Showing 18001 words to 21000 words out of 152888 words
yayi yace "wlh naman ta kinsan da za adaura auren ma Sani da ya tambayen bantuna ba kikirata mai lallon tunda taki fada me naki nase kinsan sunan ta.
Murmushi Hadim tayi tace "hakane fa kamar yanda muma bai kamata taji namu sunan ba gwara mugaya mata abin ta yasa mukayi aurin sirri da ita kawai.
Mai allo bari naga ya miki tah kai tacen tarishin mu da kuma abin da kuka dauko ki kimana.
Mijina kuma dan uwana munyi aure da shi wajen shekara shida 6 Allah bai bamu haihuwa ba musha jigilan asbiti amma duk inda muka je se ace matsalan daga waje na ne mahaifata tana nesa amma zan haihu to bai kama ta mu zauna na bamu san san da Allah zai kawo mana ba shi nemu kayi tunani komuje gidan marayu mu dauka
Amma hakan bai mana ba sabo da bamu san irin xuru arda zamu dauko ba dan
Haka ne mukayi tunanin wanan,
han yan wan da itace ka' dai damar mu waton mune min da' ta hanyan halak shine dalilin auro ki.
Zaki haifa mana yara 2 kacal ni inason da'namiji shikuma mijin yana son macce ni zan sawa dana Bilal shiku ma zai sawa ya'r hajara zamu kirata Fujjeera
Amma karki damu daga kin haihu zamu rabaki da shi dan karki yi sammanin zaki shawa halal shayarwa to kinji manu far mu da kuma dalili yin wannan auren
Na sirri dake ke zaki haihu amma a ido duniya da dan ginmu nice na haihu
Kina bamu zamu kadaki gidan iyayen
Kar ki neme mu dan me mota baya bin han yan me jirgi
Wato baza ki same
Muba se adarussalam ta gama mgn tana kallon Nabil
My star kana da magana ne tabe baki yayi yace "kin gama fadan komai
Ai yayi magana yana yamutsa fuska dan yanda jikin ta yake tashin warin gumi har inda yake yameke itama
Hadim tameke ta tana cewa baki da abin fada kenan ko.
Ita ko fandau mamaki da wani irin zuyawa kanta yake dan ta gane manufar su amma ita bata san mawane azalne yaja mata wannan
Ba anya ba bacci nake ba Allah kafar kar dani awannan dogon mafarkin kasa ba gaske bane
Inko da gaskene meya kai ni yin hakan bayan nasan
Hakkin mama ma bazai barni na zauna lfy ba
Jinta kun fitan su yadawo da kita tace
"muhammed muhammed yanzu haka zaka min ba haka mukayi dakai bafa
"yace na miki ko kikayiwa kanki tunda harki ka ai ka tawa iyayen ki irin wannan babban lefin abin da kikayi shizaki gani nida kika ga dalilin auro kima umarni yayar mahaifinane bama iyayene ba
Dan ina girmama darajan su kina mcc kibar iyayen ki
Kibi namiji wata uwa dani ya ba da sanin suba duk abin daki kagani sakai yansune ne kuma ni,
ba abokin yinki bane karki kara gigin yimin mgn
Yanuna Hadim yace gada wan da zakuyi mgn dan ita tasa aka auroki mumunan fuskarki da kazan taccen bakin ki ita zaki din gabude wa bani ba.....
*kah muje zuwa yazaman zai kasan ce* *labari yanzu aka fara*
*jattko*
[21/11, 1:06 pm] +234 806 238 3027: *DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam Jattko*
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝
*12*
Yaci gaba da gaya mata magan ganu,
Mayaudaruyar banza ki rasa wan da zaki yaudara sai kan ki dan idan ba yaudaran ba abin da.
Zai sa ki dubi kamar ni kice zakiyi zaman zaure dani dan jin Hadim nake amma bana jin zan iya wani abu atare da ke.
Yana gama fadan haka yajuya yafice.
Hadim ta matso inda take tace "haka mijina yake akwai shi da tsan tsanin baya son ka zami yan zu kin bari yaji warin jikin ki zaki bata mana plan kawai
Bari na samo miki abin da zaki ci kiyi shirin tarban aikin da kiko zoyi ayau
Dan sai nazo na miki wanka sosai ko zai iya kusan tarki
Matsalan ki kinbari yaji warin jikin ki
Ke sai kace ba.
Kanuri ba....
My one taji nabil da yake parlour ya kira ta.
Dasau rin ta juya ta fece tana sorry my star tana fita yaja hannun ta suka fece se da suka sauka tazare hannun ta tayi hanyan kitchen "yace acici me kuma zakiyi a kitchen.
Tace "abinci zan. kai mata.
Zaro ido yayi yace "kina da damuwa abincin ma ke zaki bata.
Tace "ba kayan
Abinci a part din ne kafin gobe akai mata a koya mata yanda zatayi amfani da komai na kitchen din ba dole na kai mata ba.
Dunda zata mana aiki kai ma yaka mata kaci wani abu bawai ruwan tea
Ba dan yaka mata ace kaci wani abu me nauyi da zai kara maka karfi kai da zaka karbi budurci yau
Da gaske ya hade rai yayi upstirs yahaye sama.
Ita ma dariya tayi tawu ce
Ita ko Fandau har yanzu bata jin tunanin ta ya dai dai tu dan dan ita bata ta,
Bajin irin wannan abun ba 'me yake faruwa dani ne wani bangare na zuciyar ta yace sakai yar mama
'wayyo mama sakai yar ki zai iya zama illah ga rayuwa ta kar ki rike ne mama na miki nesa da ganin yan da muka kwana ajirki nasan nayi nesa dake mama da nazo ne man gafa ranki tuna wa da wannan wayan da tayi ne yasa tayi saurin sa hunnu cikin rigar ta tafito dashi ta daddan na ba numbar kowa sena Nabil da Sani ba ta karbi na kowa da takar bi na anty mairo tasan zata kai wa mama suyi mgn nashi ga ukku ni Fatima meke faruwa dani ne.
Jin ana takun afiya
Ta dago kai Hadim ta gani dauke da faranti ajiyewa tayi agaban ta tana kallon fuskan ta tace "kici abinci naga alama ko sallah bakiyi ba.
Cikin kuka Fandau tace Dan Allah baiwar kuji tausayi na kar cima mummunan mamu far ku akai na.....
Dakata ke Hadim ta katse ta kar kiga ina bin ki a sannu mana kine mirai namin hankali mu muke d mummunan manu fa a kan ki ko keki ka biwa kan ki mumunan hanya aikin banza....
Fandau ta katse ta tace dan Allah ki temaka min wlh kaddara ce.
Murmushi Hadim tayi tace muma kaddaran ne ya samu hakan idan ba kaddara ba mezai sa ina tare da mijina nayi hanyan da zai kasan ce da wata se dole,
Dan haka kibar bata bakin ki wajen roko na tun da kin san inta ka kaddara
Ga abinci nan kici yanzu zanje na zo da kayan wanka zan miki tana gama fada ta juya
Wai dan Allah my one yaki keson nayi ne kina fa amfa ni da damar da naba ki kina cutar dani.
Ita ma Hadim cikin salon ta na yan da take shayo kan
Abin ta kwan tar da kan ta aka fadan
Sa taware igiyan gaban rigan sa tana wasa d yalwataccec gashin kirjin sa tare d dan shafa masa lips din ta akirjin daya ke iya tsawon ta daker d tattage take kaiwa kirjin sa tace
"Haba mana my star nasan na isa da kai ne ai na gode da *DAMA TA* daka mabi wan nan daman fa ita ce karshe dan Allah ka daure pls abu fijjirat .
Yace "pls my sweety muyi bacci kinsan fa gobe ina da zuwa club.
Tace "amma fa da goyon bayan ka da yardan ka aka yi kazo yan zu kace baka yar da ba.
"yace hakane amma ayan da kake nan bazan iya ba kiji tausayi na mana ni ko iya zuwa kusa da ita bazan iyaba balle na dauki wannan jikin nawa na hada da nata kibari de nan da 2 weeks
Kafin nan ta dan yi dama dama ko
"zaro ido tayi 2 weeks
Yayi yawa mu da muke son ayi ta ta kare.
Ahaka har ta shawo
Kan sa ya 'amin ce dan ba yan da ya iya dan shi kam kafin yayi aure yasan yayi harka da
Mata.
Amma turawane yawan cin su amma tunda yayi aure bai kusan ci wata ba,
Amma yau gashi Hadim din da yake kishin ta yake ta yata kare mutum cin sa ita ce me cewa yaku san ci wata anya ko son da ta ke masa na gaske ne kuwa ya,
Jawo ta yayi jikin sa da karfin ya man nata jikin sa yace "Hadim kina sona kuwa?
Tace "sosai makuwa I LOVE YOU my star
Ai son kane ma yake sani komai.
Murmushi yayi ya dai dai ta lips din ta dana shi yace "ina fatan haka ta kasan ce har abadan.
Tace "toh muje ko
Bai so ba haka yabi ta. Suka sauka suka hau ban garen da suka ajiye Fandau
Ita ko a zauke inda suka barta dan ko meke wa kasawa tayi balle tane mi inda ban daki yake ita sallah nema yafi da munta dan bata san makan lokaci ba ida de tasan da rana suka shigo garin amma nan inda take baza ka gane rana ko dare ba takun tana kin haka taji takun su ko daga kai bata yi ba shi Nabil za ma yayi saman kuje ra baya son ko da' ga ido ya kalli inda Fandau take Hadim ce ta ka raso inda take abakin gado kamar anda sa ta taja hannun Fandau d karfin ta tayi han yan toilet da ita se da suka shiga ta daka mata tsawa tace "duk abin da na saki kiyi shi idan ba haka ba taci jen baki.
Tace "ki cire wannan tsamen men hijab din naki da kayan ki shiga nan tanu na mata warmin wanka ita ko 'Fandau tasa mu kan ta da bin umar nin ta dan tsawan da ta mata bana wasa bane amma se me
Tana kara sa cire kayan Hadim tayi wani irin zare ido cikin mamaki take bin ko ina na yarinyar da kallo baki bude ya haka dan kiran jikin ta yaru da ta ta ko ina ta cika abin da yafi bata mamaki hef din ta d ki'ran jikin ta acike yake gyam.
Dan ta san koda wasa baza ta hada kan ta da wannan yarinyar ba duk d ita kullum tana cikin shafa magun gunan da zai kara musu gir ma amma wan nan nata baiwane
Ahan kali ta furta Allah sarkin halitta ba afus ka kadai ka ajiye kyu ba wannan, ita ce masu halittan boyen anya ban yi gan gan ci ba.
Ita ko Fandau sun kuyar da kai tayin dan gani take ruwan da ta nuna mata idan ta shiga hadiye ta zaiyi.
"nace ki shiga ko haka ta daure tana dafe dafe ta shiga dan tsansin wajen yayi yawa da ta shi ga taji a she ma ba me zurfe bane da bas ta zauna aciki wani gu ta ga Hadim ta dan na kawai se ga wani abu zungu rere ya na ta dir je mata jiki sai da aka dade anayi ta sake kun na wani wajen ga ba daya ruwan cikin ya tafi se ta sake ta rawa se da ta mata wajen so 3 tukun ta mek'a mata towel tace "fito tafe to dak'ar tasa ke me ka mata wani towel din tace kina goge kan ki suka fito shiko yana zaune ko kallon ida suke bayayi Hadim tace "biyo ni tayi wajen
Drssing mirror
Fandau ta bita
Hadim kar ban towel din kan na ta tayi tace zauna tanu na mata abin zama mai ta dauko ta lakuta ta murza hannun ta ta fara shafawa kafa dun
Fandau ai Hadim dan karewa tayi dan ita mamaki ne da yado ke na bethroom din yaka mata jin ta daura hannun ta awani irin
Fata me uban laushi wanna dun da take ba ta taba shafa skin mai laushi irin sa ba ai ba tasan san da ta juyo da fuskan Fandau yana nan da munin sa kamar yanda ita da Nabil suke fa da kallon ta ta tsaya yi dan ta kasa yar da itace gani de Fandau din ce yasa gaban ta wani irin faduwa yanzu wannan za ta hada da mijin ta far gaban ta yakaru san ta ta tuna ko shoping su kaje da Nabil yadin ga tambaya kenan wane mai ne yake sa laushin fata kenan yarinyar nan ta hada abubuwa da Nabil yafi so a rayuwan sa har guda ukku yana mutu kar son (hop) da cikekken kirji uwa uba laushin fata idan ko tabari Nabil yaji wannan abubuwan to ta tabe ita taga ma dan ita
Macce mata ji wani iri da ganin halittan tan Fandau balle namiji
Amma wani irin san yi taji da ta tuno ai Nabil baya son bakar macce sai dago ka murmushi ta juya taci gaba da mulke ta da mai
*Maso yan damata kumin afuwa dan zakuji shiru kwana 2 dalilin rasuwa da a kama na*
[21/11, 1:07 pm] +234 806 238 3027: *DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam Jattko*
🌈KAINUWA WRITERS
ASSOCIATION🤝
😭😭😭😭😭😭
*Ta aziya ta ga duk kan jattko* *nawan nan babban rashi da muka yi acikin family Alh mustapha yir jattko** *musam ma yayena Alh lawari jattko da Alh Adam jattko* *da Alh goni sale jattko* Allah *yabamu jimirin daukan wannan babban rashi na uwar mu hajja zahra* *Allah ya sa halin ki me kyu yabiki uwata*
13
Da karfin gwuwan ta taga ma safeta da mai d turaru ka
Tace "taso
Fandau bayan da ta iya haka ta tako dan ta riga ta sallamar da rayuwan ta daga ita sai towel tace "zauna nan ta zauna Hadim ta karasa inda Nabil yake yana karatun wani jarida tasa hannu ta kwace jaridan tace
Tace "na gama nawa saura kai ahan kalin ya ajiye jaridan hannun sa ya dago ya kalle ta yace "to sai yaya?
Tace sai muyi fatan a yau muda ce nasan ma zamu dace den dan nasan mijina jarumi ne ko a felin wasa
Yace "yanzu baza ki hakura ki kara min lokaci ko da gobe bane.
Tace "ina my star ai da zafi zafi ake dukan karfe amma alfar man da zan nema awajen ka ban yarda da taba ko ina ajikin ta ba kai de kawai kayi aikin da ya kama ta dan idan ba dole ba ba abin da zai sa nayar da da kasan cewar ka da wata.
Yace "tom ina jiran ki naji ta ina za afara dan ni ban san yan da za ayi ba
Tace "kamar yaya baka sani ba inajin kai da bakin ka kasha gayamin bani bace maccen da kata ba kasan cewa kane mi mata kafin muyi aure ko?
Yace "yess
Tace "mekake son na gwada maka yace "kar ki hada sauran matan ta na kasan ce dasu da wannan mujiyar balle kekan ki.
Dariya tayi tace "nasani shiya sa na hada ka da wanda nasan baza ka taba son ta ba ko da amafarki ne shi yasa kishin ta yakasa yawa akai na dan nasan ba ta isa ba amma duk da haka bazan ce,
Ba na kishin ta ba wllh daure wa kawai nake dan nasan wannan ne ka dai
*DAMA TA*
Yace *DAMAR* ki *DAMAR* ki shi ka dai kika sani ni ba kya ga zan cutu
"tace bawani cutuwa biyan bukata ne fa ina wanda suke tarai ya da mahaukata ma dan biyan wani buka tan su ina wan da suke yi da gawa dan biyan buka tan su kai har da masu yi da dabba ma balle kai naka mutum ce wan da za ku hadu ta tsarkekkiyar hanya wato ansha fa muku fahtiya haka tayi ta yaudaran sa har ta shawo kan sa aiko ya rungumeta gam da kyar ta samu ta ban bare ta fita tana boye hawayen da yake shirin zubo mata dan tasan idan ta bari Nabil yaga hawayen bazai taba barin ta ba ita ko ta kwallafa rai akan cikan burin ta haka tana ji tana gani tabar mijin ta da tafi komai so da wata tafi to da gudu ta sauka ta haye nasu saman,
Ta fada gado ta saki wani irin kuka anya kafin yarinyar nan ta samu ciki kishin. Bazai illata ta ba.
Ita ko