Showing 12001 words to 15000 words out of 152888 words
ya, mama da bagana zasu ji idan sun rasa, ta juyi tayi ta kalle kowan ne su tare da, goge guntun hawayen da yasur to mata
Ahan kali ta sauko tanufi inda take tajiye litafin ta
Taciri fefa ta, koma gado.
Ta'fara rubutu kamar haka da arabbiya dan bata iya boko sosai ba ta na de karanta hausa shima ta koyeshine agidan anty mairo wata makociyar sun
_Asslamu alaikum ya,' uwata_ _nasan asan, da_ _zaki ci karo da Wanne sa, ko,nawa_ _wanda sai zame muku bakin sa, ko_ _banyi haka'ba mama_ _sedan ina son cika wani buri na mama hukun cin da, nayan ke ni kai na_ _ina kuka balle keda, nasan zan barki cikin gorin kishiyoyi ki_ _mama mama ki gafurce ni ki temaki rayuwa ta_ _karki fadi mummuna kalma akai na asan da zakiga soko na zan yi tafiya amma_ _mama zan zomiki da abin mamaki duk da nasan yanzu ma_ _naba ki makaki nayi abin da nada sa tarishi adangi_ _amma mama ina baran addua ki ke da yar uwar ta na rayu cikin rashin yanci mama_ _shi baba zai dauke ni yabawa wanda zan ka'ra, rayuwa cikin kunci dan mama shatima bazai taba so, naba_ _musam man da, nagano yana son yar uwar ta bagana_ _mama kiji tausayi na ina da, dalilin yin haka_
_amma dalilin mana kunta ta muku bane_
_yar' uwa ta roko, nah gareki kar kibari mama ta, min baki ki aure shatima_
*masoya masu bin Wannan lbrn karku ga, bana sa, soyayya ko*
*ko kalamin soyayya ina bada laabarin ne yan zun ata kai ce dan*
Amama duk abinda kuke so akai
[21/11, 1:03 pm] +234 806 238 3027: *DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam jattko*
*10*
🌈Kainuwa writers Association🤝
Hakikan ku
"Sani yace kamar yanda nace gafarta malam mubaki ne
dan de idan nadawo zan rasa aiki nane wllh da da kai na zan kaita kamar yanda na tsara.
Ahaka yayi ta kashe malam da kalamin gamar gaske.
Malam ya nisa yace
"badan wannan zamani da tsarabe tsarabe yayi, yawa ba azamanin mu ni kaina hakan yafaru akai na auren bari a meduguri nayi ina almajiri aka bani auren gaggawa,
Bani da kowa se malamina kuma aminin babana,
Shiya karma min aure alokacen ba hanyo yin sadar wa harse na mata ta ta haihu san nan muka .
Zo nan kaduna da mata ta bintu da dan ta Muktar bani nabar zaman meduguri ba har seda.
Mukayi yara 5 natare gida
yanzu haka nikai na ina zirartar meduguri dan kusan nafi wayo acan kusan dukan aminai na suna can musam man babba amini na zanna modu.
Daba daya jijiyo yin jikin Sani yaji yana harbawa tunda yaji malam ya ambaci meduguri balle da yace zanna modu baban Fandau kena ko da wani zanna modu
Tunanin sa ya katse sanda yaji malam yace "to yanzu aure yazama na karshen zamani se anyi wani
Aune aunen likita
tom kaga duk da kace ita yarinyar kuna tare kaga
Amma tunda bashi,
Namijn bazai yuwu ba.
Aiko Sani yamek'e dan dama haka yake son jin tunda yasan baban fandau
Yace "malam na gd har yazuya yaji wani daga cikin su shima babban mutum ne yace " malam amma da kaduba Wannan al amarin
kaji fa yace nan,
Da 3 zata tashi kuma idan ba a, yi auren ba aka turata malam muma bamu kyu tawa Muslim ce ba sabo da annabin mu yace duk inda macce d namij suka keben ta shedan ne cikon na 3 su malam ko yaya ma,
Ka daura auren tunda aikin alkairi ne muna shedu samu samu lada.
Malam yayi nazari yace "akira shi
Sani yajuyo yazo yakoma.
Malam "yace zauna Sani ya zauna gaban sane yake faduwa.
"Malam yace yasunan ka kace ma?
Sani yace " isa
Malam yace "isa kace ku mutane Niger ne kasu wan ci yakawo mahaifinku legos ko?
Sani yace "eh
To yanzu adan ginku za asamu wan da zaka hada mu ko a wayane dan neman izinen daurawa yarinya aure?
Sani yace "eh
Malam yace"masha Allah.
" Tom shi Muhammad dan inane?
Dam gaban Sani yasake faduwa dan baizaci zai tambayi dangin Muhammad ba amma yadaure yace "dan Lagos dinne shima iyayen sa suna can.
Malam yace
"Masha Allah kaki ra iyayen sa awaya sune mawa dan su auren ko
Yasunan yarinyar?
Sani yace "Fatima
malam yace
"ayya kafito da ita ga yusuf zai shiga da ita ciki wajen mata kafin adaura ko.
Dakyar Sani yameke dan farga ba mezai ce idan fandau ta fito suka gane ta yaza yi.
Yusif yabi ba yansa suka kara sa inda mota take Sani ne yabude kofan ya kama san dan.
Yace "kifoto za araka ki gidan Malam
Yadan sunkuyo dai dai kunnen ta yanda yusuf bazai jiba yace "idan kina son kada asirin mu yatonu karki kuskura kiyi magana me tsawo kar kinu na kin kin taba zuwa meduguri dan yanzu haka matar sa yar can ce kuma ina sammanin ma yasan baban ki.....
Dasauri fandau ta bude idon ta.
Sani yace "tun anan zaki tona mana asiri kenan ta rufe ta natunanin tabbas baban ta yana da mutane akano
"tace toyan zu yazanyi?
Sani yace "kokar tawa zakiyi kiyi magana da hausa san nan ki ja shijab din ki ki rufe rabin fukan ki dan zanen kiya buya.
Tace "tom
Yakama sandan tafito yame kawa wanda aka kira da yusuf sandan shikuma yaka ma sukayi Wannan katon gidan.
A falon mama ya ajiye ta bata nan dan sun fita gaisuwa wani mutuwa a dattawa
AISHA yakira kanwan sace "yace ga bakuwar malam kiba ta ruwa
yafice
Samira tace "sannu da zuwa yasunan ki?
Fandau azuciyar ta tace 'ruwa akace kibani
Ba gulma ba
Afile kuma tace "Fatima
Samira da taga ba fuska se ta dauko mata ruwan ta bata.
Malam ne yashi go harciki yazauna yace "sannu baiwar Allah Fatima ta gyada kai yace kin amice kina son Muhammad da yayan ki yace in a daura auren ki dashi?
Fandau taja shijab din ta tasa ke rufe fukan ta kamar irin me kunyan nan
"tasa ke gyada kai tayi shiru
Malam "
"yace masha Allah shima Muhammad din yazu mukayi waya dashi ayan da naji yana yin sa nayar da dashi yanzu lokaci sallah yayi.
Idan muka idan zan daura miki aure nayi magana da kawun ki Adam shi yasake karfa fa min gwiwa ma dan har number wayana yakar ba yace zai zo ya min godiya shi ma nayar da da karam cisa Allah yabaki sa a ayi aikin idon naki cikin sa a.
Tace "amin malam yameke dan ankira sallah
An daura aure Muhammad abukar da Fatima Muhammad a yau Monday akan sadaki naira 5000 wanda Sani ko nace isa anan yabada Malam yakar bawa Muhammad ahannun isa yayan ta wan da dumbin mutane suka zama shedu
Agaggauce Sani "yace zamu makara akwai abubuwan da ban ga maba na tafiyan ta.
Malam "yace yusuf shiga kafito min da Fatima
Yusuf yameka yayi ciki suna fitowa haraban gidan se ga motan matan gidan yashigo kafin su fito har yusuf yaja fandau sun fice
Har mota malam yaraka ta yana mata nasiha duk yana tausayawa marai cin ta akwai abubuwan da yaka mata ace uwace takoya mata akan zaman aure gashi nan kuma sunzo akurerren lokaci da yasa matan sa sun mata duk a bin da akeyiwa amarriya,
Bayan tashi ga yusuf yaru fe Malam ya meka mata sadakin ta yace "to Fatima ga sadakin ki Allah yaba ku ladan aure da zuru'a nagari addua yayi tayi bayan wanda akayi a masallaci Sani yayi godiya yaja mota yana cewa malam zan dawo yanzu idan naga tafiyan ta
Ita ma fandau ajiyan zuciya ta sauke dan sarai ta gane waye shi amuryasa ma mlm dauda ne aminin baban ta dama akano yake tace dan ita bata san inda yake ba dan kunsan fandau bame shiga shirgin da, bai shafe ta bace.
Wayan Sani ne yayi kara ya dauka yace "eh yallabai an daura
Wllh sunan sa Malam dauda medara
Dakar fi Nabil yace "yasalam! Sani kasan waye medara a waje na kuwa?
Ni dama naji muryar kamar nasan meshi baban doctor Muktar ne fa
Sani yace "karka damu yallabai tuda de anri ga an daura har nakusa fita anguwan ma,
Yanzu haka ina hanyan
Airport ma.
"Nabil yace ta kayi kamai asirran ce sani yace
"Ok zanyi insha Allah yakashe wayan
Sani duk dama yariga yagama duk cuku cukun duk ka
Se ga fandau cikin jirgi tana wur wur ga ido se yanzu take
Na daman anya tayiwa mama adalci kuwa koya take yanzu ita da Bagana wani irin kuka ne ya kufce mata Waiyo mama
Kiyafe min zan dawo gareki da alheri ban yi dan na bata niki ba se dan hakan shine *dama ta* kuma damar mu gaba daya yun kurin tashin jirgi ne ya katse mata tuna nin ta dan jitayi kamar za ah juye mata kayan cikin ta Sani ne yakula da hakan "yace karkiji
Komai idan yadai dai ta sama bazaki ji kamai
Ita de tana cikin tsoro har ta dena jin girgizan ta dawo
Tunanin mama d Baganan ta
se washi gari d asuba suka sauka abirnin London suna sauka
Yakira Nabil yace gasu yace nan yace natura driver kufito zakaga yakira ka ma basu da wani kaya dan haka basu sha wani wahalan bin cike ba suna fitowa driver yakira Sani yadau ka yakayi magana cikin harshe turan ci taga yanu fi wani mota ita ma tabi bayan sa wani matashin bature ne yake ta yiwa sani murmushi bude musu yayi ta shiga baya Sani yashiga gaba driver yaja su ka dau hanya ita de fandau jita ke kamar duniyan,
Aka canza mata se faman baza ido take ta na kallo wasu irin dogin gini wan da ko a TV bata taba gani ba
Suke ta wuce wa tara sa,
Na kallo hon driver Yayi agaban wani gidan mekyu da girma wan da fadan sa bata lokacine,
Wani na ura'taji yana kara can get din da kan sa yayi sama driver yashiga dasu ita ko nunani take to nan din inane har sani yafita tana nan ta kasa mutsi Sani yabude mata sai kuma sani yaji mugun tausayi ta da wautar ta na amince wa namiji yace mata
"nan shine gidan auren ki Fatima duk kofan da zaki shiga to kishiga da
Addua Allah yakare ki da ga sharrin abin sharri.
Gyada masa kai tayi tafito.
Suka nufi katon ginen wanda seda sani yafito dawani pepper ya daddan na wasu number ajikin kofar san nan tayi wani turan ci da sauri Fandau taja da baya dan jin kofa yana magana.
Shi ko Sani wasu number yasake sawa
Aka akara turancin,
Sannan kofar ta bude wani katon parlour ne marar misaltuwa Sani yashiga itako ta kafe ta tsaya
"Sani yace shigo mana karyaru fe d bismillah ta shiga
Bayan kayan alatun
Cikin akwai mata kalan beni guda ukku
Na ban garen hagu Sani yanu fa da ida shikan shi upstais din ba irin na gidan Habib bane da ta
Taba hawa wannan
Awani irin murmurde yake ga sansi tiles din bashida yan kan ga irin wanda tasaba gani gashi fari tas se sheki yake
Suna gama hawa
Wani katon parlour ne ya baiyana d kofofi ciki suka sake
Bita wani badai daicin falo yabude mata kofa yace
"to ga dakin kinan kai har babban falon .daki kaga mun hau naki ne shiga ki zauna kijira angon naki tashiga shiku ma ya juya a hankali ta laluma bakin gadon ta zau na irin
Gadon da take
Gani ajikin hoton zanin gado ashi akwai shi aduniya.
Ta zauna wai ita yanzu hakan amarrya ce ni ko ya aure kazo min da haka baraki yan yan uwa se wani namiji
Ba kamshi bare gyaran jiki irin na amare hannun yenta da kafan ta ta kallan ba irin na amaren barno bane
Yanzu ahaka wanna hadedden gashen zai gan ta kafa duk kaushi ita kanta tana jin yanda jikin ta yake tashi dan ra bon ta da wanka yau kwana 4 kenan tun agida dan data shiga bandakin kaduna ko nace kano anata daukan
Kasa amfani tayi da komai to balle wan da da take sammanin yadoke can ba za ta iya ba za ta bari muhammed yazo
Ba kitso
Ba lalle
Ba kamshi
Ba sutura mekyu irin na amare
Ba gyaran jiki
Hannun ta tasa tacire dan kwallin kanta wani irin turiri
Na warin gumin nan yaturni keta dan ta man ta rabon ta da.
Tawanke shikan sa kitson yafi sati 3 akan ta
jita shi anbude kofa zuyowa tayi ta kalli wajen muhammed
Tagani shida wata me kamar sa sak amma ita gajera ce hannun su sarke da na juna suna jifan ta da murmushi
*wah naso sako muku yan da zashi kwashe amma kubini akwai darisa*
*by*
*jattko*
08062383027
[21/11, 1:04 pm] +234 806 238 3027: *DAMA TA*
*NA*
*Batul Adam jattko*
*9*.....
🌈Kainuwa Writers
Ahan kali talin ke,ninke paper ta ajiye saman filon ta mama tagani ta, motsa daga ninda take ak'asa tana ta lalumen sandan, ta tasan ukku tayi lokacin tashin ta yayi dan mama macce ce meyawa, ibada Fandau ta sauko da sauri ta dauko mata sandan tarike mata suka fita ban daki ta kaita ta gama abin d zata yi su ka fito alwala ta, yi su ka,shige daki
Takai ta inda take sallah ta dai dai ta, mata, sayuwan ta gabar kaman yan da ta saba ta koma, bakin gadon ta ta'zauna zaman jiran kisar sani abokin Muhammad wan dan da, zasuyi tafiyan tare ka'mar yan da suka, tsarashi idan anshiga sallah dan
Bada man fita idan ba, irin wannan lokacin ba har aka'kira'sallah ta tashi ta, fita ita ma tayi alwala tun kafin a, tada, ikkama tayi nata sallahn tajuya ta kalle mama tana faman lazimin ta har yan zu Bagana bata tashi ba Muhammad yace kar ta, dauki ko mai dan haka ita abin da, tafi bukata ma yanzu taji muryar mama tana son taji muryan su na karshe dan shekara ba, wata bane
'tace mama na tashe ta gyadda mata kai mama tayi alaman eh
Tason ace magana tayi ta, tashi Bagana se tako ma, dama tasan Bagana ba ta tashin wuri dan haka zata sake magana taji wayan ta da yake kasan maran ta yafara gir giza.........
Dai