Showing 15001 words to 18000 words out of 152888 words
dai lokacin da taji anta'da ikka'ma diri niya tafa ra tara same zata dauka aha ka idon ta, yawulu mata wani tsohon jakan ta dayake rataye
Ajikin kusa tabude akwai hoton nan su ciki har wanda mama tana da lfyn ido.
Agur guje ta laluma ta dauka tafi ta da sanda, ta tayi han yan waje kamar yan da, taza ta duk ka, kofofin abude yake duk ka, almajiran suna masallaci kim2 ja, shijab din ta, tarufe kanta tayi han yan babban titi idan sukayi zasu hadu wayan ne yasa ke motsawa Wannan karon ta feto dashi ta dauka ta kara a kunnen ta taji yana cewa "sani ne kifito ta yamma gani abakin layin dama ko nan tayi tom tace taka ra sauri tana fitowa ko taga motan ta, gane motan dan wan da, tafara ganin Nabil dashi ne ta karasa
Ta, saya da sauri nacikin yasa, hannun ya bude yace shigo karwa ni yagan mu tayi saurin shigewa wani irin sanyi ta
Yara sata wanda ba, ta tabaji ba ga, kamshin Muhammad wanda baya ciki amma Wannan fitinenne kamshin yana nan ajiyan zuciya tayi kafin ta kara sa rufe murfin har yaja da gudu
-Waiyo Fandau kowa yabar gida gida yabar shi..
Tafiya suke yana ta sula gudu harsu ka bar cikin gari a damaturu ya tsaya yasiya busu abin kari
Message yahigo wayan sa yana dubawa yaga
Hadim ce yabude
_kasamu magani Baccci kasa mata a abin sha dan kuwuce kano ba ta reda, sanin taba, nasan shigan yamma zakuyi ka'kama mata daki a hotel dan abar daurin auren se gobe_
Yana gamawa yagoge ya mayar mata, da reply
_ok madam yanda kikace haka zayi_
Aiko fitowa ya sake, yi yasayo tun agun yaballe murfin roban lemon yasa magani Baccci ya jijjigashi yazo ya hada, da abincin ta yame ka mata
se sannan yakare mata kallo yaka'da kai Lalle sai yau ya tabbatar da hadim taga'mada Nabil koshi da yake karkashin sa basai iya dauka, Wannan ko a, matsayin yar aki ba balle wai mata wan da zai iya mu amullan aure..
-ayau Nabil da hadim din suke, sallama da yan uwa dan agobe zasu bar kasan gaban hadim ne yak'e faduwa dai dai lokacin da drvr yaka' ya kwan gidan inna zainabu wato yayar baban Nabil wanda ita ta kafa musu Wannan dokan sun sameta
Parlour ta ahakim ce bakace me kyu da tsafta ga kamala zatayi kimani shekara 68 tana ganin su ta tamke fuska
Sallama man Nabil yakara yi yana zama ka'san tiles ita ma Hadim sun kuyar da kan ta tayi tazube atare suka furta
'inna nda dufto ( inna ina yini )
Ita maciki harhen kanurin ta, fara masifa
'tace na ce muku na wuni k'alau nasan bakuso hakan ba ko ai da kama hanyan ku zakuyi kuta fi se nasan kuncika
So, nawa ina kiran ka modu sai yau ka'ga daman zuwa ko baka zoba nasan uwar taka tafa da, maka ko dan ina gidan ta dauki kururuwa da kuka tafita gidan uwar ta,ta,fatime naji ance duk anan kuka hadu dan muna firci da kuzo kuyi a gidan mana
Koma me kuka kulla ba, fasawa zanyi ba na, baku wata shida idan matar ka batayi ciki ba, to ni zan samo wan da za ta, haihu
Haka ta karaci matsifar ta da ker ta saurara da ta gaji dan kanta.
Nabil ne ya sake matsawa gareta ya kamo hannun ta ya kwan tar da, murya yace,
'inna duk munji umar nin ki gare mu inna zan yi ko meki keso, insha Allah ki sa mana albarka dafa kan sa tayi kuma cikin sanyi tace
'modu na,sani kana son, matar ka nida nake ke zakewa amata kishiya ba ina kin halima bane
A,, a, halima ta na da halayin da ta can can ci aso ta amma haka' bazai sa muta ke gsky ba adan ne maka hakkin ka, bayan taki haihuwa wata kila rabon wata ne gaba da nata, kamar yanda uwar ta tayi se da aka auro halima ta haihu tukun ita ma, ta,samu dan haka ita ma, tayi hakuri amata modu ina son kasamu dan kan ka kana, da yawan dukiya yaran ka, sune Garkuwan ka idan basu yan uwan ka, zasu sa, ido akan dukiya wanda, wani nacikin su burin sa kamutu ya gaji dukiya.
Wanda mu hakan kan bazai mana dadi ba modu kana da' yawan alkairi da zumunci
Amma kasani yaran ka, darajan ka haka tayi ta tunatar dasu.
Har lokacin tafiyan su yayi har wajen mota ta rakasu
'' tace yawwa halima kina da baki wanna hutun su yasmin sunce keza sujewa
Rasss sukaji! gaban su atura musu yan hutu suyi yaya da shirin na ajiyen wan da za ta haifa musu yaran su amma suka dake suka ce 'to inna se sunzo
'inna tace wata kila madani za a'jeda, na dade ban je England ba yasalam.!
'hadim tace azuciyar
Nabil yace "inna kin manta zaki je Jidda ganin doctor watan gobe.
"inna tace kai nifa nawar ke
"Nabil yace duk da haka inna tun da yace kikoma abi dokan likita yafe da Girema zakuje ko Kamal.
"tace shikenan Allah ya tsare
Sukace,
"Ameen
driver ya ja suka fice
,washegari Nabil yasamu rakiyan dinbin masoyan, sa da abokai da yan uwa zuwa airport motoci kamar za ayi rakiyan.
Shigaba kasa da kyar da temakon security sa yasamu yaballe ya shiga cikin sekiya suke old man Allah yasa kafi haka yan jaridu
Ko yagaji da fama dasu suna shiga jirgi security suma suka shiga
Wasu daya wa seda suka ga tashin su suka
Bar airport din.
Itako Fandau daf da zasu fita a kano ta farka tace "lah nan inane
Sani bai zuyo ba yace "naman ta sunan garin ko hadeja ne
"tace ummm Baccci ne yasake kwasar ta suna zariya tace
"inane nan
"yace zakirai mun kusa kano
Ko amsan shi bata jiba Baccci yasake ibanta, har suka kasa kaduna
Har se da yaka mamu su daki tukun yazo tashin ta dakyar ta bude idon ta da ta kejin yana,
Mata nauyi ta daga kai ta kalle yana yin wajen mekyu "tace harmuzo kanon
"yace eh
Tafito tana tafiya jikin ta duk asake dan magani bai saki jikin ta ba,
Nuna mata dakin ta yayi "yace shiga
Ki rama sallolin da ake binki za akawo miki abin ci
Kici ki huta se gobe zamuje inda za adaura auren ko.
Zan ce ni yayan kine kuma gobe da ganan zaki rube idon ki bazaki bude ba se muje airport dan amatsayin makahuwa zan kai ki inda za daura auren
Yagaya mata yanda suka tsara
"tace tom tace bamuyi waya da Muhammad din bafa?
"Sani yace yawuce England wasu aiwuka ne da shi zaki sameshi can.
"
"zaro ido tayi tace England kuma?
"Sani yayi saurin toshe bakin sa "yace auuw sudan.
Washe gari dami salin 12 na rana ya suka fito yace yame ka mata sandan hannun sa yace to tun anan zaki rufe idon ki kada kibude fa.
,yayi hakane dan kar ta gane wajen
Allah sarki fandau annade ki abai bai
Hakata rufe idon ta tarike san dan suka fito yamata jagora harwa jen mota
Yabude ta shiga yarufe ya zaga ya shiga ma zauni driver yaja rigasa hai ne ya fado masa arai tunda Hadim tace anguwan masu karamin karfi ta hayin makera yabi wani masallaci yagani gefen sa wan babban gidane gefe yasa mu yayi parking yace bari na gwada nan naga ya fita yanufi wajen wani baran dan da yake Wannan katon gidan da gani babban malamine.
Sallama Sani yayi ya dukusa "yace gafur ta malam wani abune mai mushinman yake tafe dani malam "yace tom Bismillah ko ciki zamu shiga
"sani yace nan ma ya isa yakwashi ko mai yanda suka sara yagaya masa harda kari.
Shiru malam yayi yana girgiza kai
"yace hakan bazai yuwu ba har se........
*by*
*Jattko*
08062383027
[21/11, 1:05 pm] +234 806 238 3027: *DAMA TA*
*NA*
*Batul adam jattko*
*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*🤝
🌐HAJOW📝🌐
HAKURI DA JURIYA ONLINE *inaya yaba kaunan ku gareni* 🤝🤝
*11*
Barno gidan
Zannah Modu
"Bagana tace mama wai ina Ya Fandau take ne?
Mama tace "bata dakin aiko da asuba ita tayi ta ta shin ki bakya son,
Tashin asuba
"Bagana "tace mama aine bana bccin safe itako YaFandau kullum se,
Tayi bacci safe shiyasa aka cire ta a yan sharan safe
yanzu ma nayi mamakin rashin ganin ta kwan ce kuma bata,
Tsakar gida
ABu kamar wasa
Bagana tana zuba ido shiru har 8 tayi
Takasa daurewa tace "mama banfa ganta ba mama tace
"tom ina tashi ga dan ita ba irin ki bace bata shiga dakin kowa amma kin duba kango?
Bagana tace "mama ba inda ban duba ba,
Niban ganta ba
Mama tace "Fandau bata fita se tasanar dani balle ma da safen nan ina zata kije de kiduba dakunan gidan,
Bagana tame ke tafita duk da tazan baza ta taba,
Samun Fandau dakin matan gidan
Ba amma hakan ta daure tafita duk dakin da tashi ga bata tambayan su sede tayi kamar taje gaida su
Tazo tace wa mama batanan.
Itako mama cikin rashin damuwa tace "shikenan dan bata taba zatan wani abu ba Bagana ta tashi shara ta fara nade shimfedan mama zata daura bargon
Gado taga pepar da Fandau ta ajiye akan filo ta dauka
Tabude tayi tozali da kyakkyawan rubutun yayar ta ta cikin harafi na larabci zama tayi tana karan tawa amma se sake mai mai ta karatun,
Take dakyar tasa mu ta har hada abin da ta fashin ta jiri taji yafara iban ta
Dakyar ta iya bude bakin ta ta fara hada kalmomi kamar haka "YaFandau yazaki mana haka mutum cin gidan muda girman sa yawuce nan a idon mutane
YaFandau bajiya muka yi magana da ke ba kiyin hakuri ko mai mai wucewane idan shatima ne bakya so,
Da fito waki kayi kika fadawa baba bakya son zabin sa yafi ke kanki kinsa
Mama zata sha gorin kika jamata abin gorin me mama ta miki kika mata haka,
Koda ma wannan shine mamakin da jiya kimace zaki bane ta fashe da kuka ta fada jikin mama
Itako mama da bagani take ba bata san me ake ciki ba atunanin ta ma Fandau din din tana dakin.
Saitaji kukan Bagana ya tsanan ta
Tace "meyake faruwa?
Dakyar Bagana ta karan ta mata wasika cak mama
Tameke bakin ta yana furta
*wa'alahaulah wahlaku watah* *illah billah*
Kama hannun Bagana tashi tace "bani wasikar muje wajen baban naku
Karamin parlour
Sa takai ta baya ciki
Tasan yana babban
Falon yana koyawa manya mutane na anguwan da manyan almajiran sa karatu tace mama bari nakira shi
Ko sallama babu Bagana tashi ga cikin hawaye da in inah tafur ta "baba mama tace kazo gata afalon ka.
Duk kansu shiru sukayi musamman
Malam da bai ta ba samun irin wannan kiran daga gidan saba
Balle mawajen matar sa mehakuri da take kamar ba matar sa ba dan ba
Tada baki wato kwana.
Mekewa yayi yakama hannun Bagana sukayi ciki kusa da maman baba yazo yazauna
"yace Aisa lfy kuwa?
Mama batayi magana ba tame ka masa wasikan hannun ta yakar ba yafara karantawa shima kan sa zuface ta karyo masa daya gama yayi shiru yana gyadda akai
Yasauke ajiyan zuciya yace "Aisa ni kam na godewa Allah dan yaba ni yara sama da 30 amma duk ban ta ba ganin sabanin tar
Biyana ba dan duk kan su masu bin umarni nane dan ya jarraben akan fatima na dauki wannan jarrabawan sai de ban so wannan abu yahada dake ba naso ace awani dakin ne banaki ba saboda yanzu ma kinacikin jaraftan ubangiji ga jaraftan
Rashin ido ga na rashin baki da wani dangi akusa ga yaran ma basu da yawa acikin 2 da yabaki yaba' tar miki dayan
Aisha kiyi hakuri kici wannan jarrabawa zaki ga riban sa tun anan
Duniya Allah ya gani Aisa ina sonki dan kece naje na dauko awata uwa duniya amma gashi yanzu yar'ki tace kun rayu cikin kunci
Ina tuhuman kai na akwai wani kuncin bayan wanda da da kan ki kikace kin ajiye kwanan ki wannda ban so hakan ba najure.
Mama cikin kuka ta fara mgn "malam Fandau tana da gsky mun rayu cikin kunci kuma haryan zu cikin ta muke
Mlm ba zan ce bakamen adalci ba dan nasan bakasan abin da yake faruwa agidan nan ba a nan mama ta kwashe duk yanda suke ciki
Narashin yanci tagaya masa banda jinjina kai ba abin da yake shiba shiyake zuwa cefane ba dansa abdulkhadir da dauda su suke gudanan da komai shide idan sunce kudi yakare yaba su bai san yagidan yake ciki ba dan idan bawa ni abu me mushin manci bane saiyayi wata ma baishiga ba yace
"tabbas ban yi mikin adalci ba kimin afuwa zan gyara ko mai kuma da ga yau na dawo miki da kwanan ki idan dan dafa abin cine zansa ane mo mai dafawa game da tafiyan fatima kuma ninasan yanda zan yi ki kubuta ajin gorin abukan zaman
Ki, wayan sa yadauka yakira yaran sa manya magidan ta da kuma matan gidan nan da nan suka hallara yayi.
" garan murya yafara magana kamar haka da farko de abin da yasa natara ku anan
Shine dan insanar muku da na aurar da Fatima Fandau ga dan wani abokina
Da yazo ajiya da daddare kuma ajiya nabashi yata fi da ita, niger.
Sude manyan yaran cikin tuhuma suke kallon sa su suna so suce yaushe aka daura aura basu sani ba amma kwarjinin mlm yahana su mgn matan ko murna sukayi andauke musu me rashin kunya.
Mlm yajuya yakalli
Shatima "yace shatima kayi min afuwa akan karya alkawarin da na maka baka samu Fandau ba amma ga Bagana zata maye maka gurbin ta shiko shatima har da kukan murna
Addua sa da sadaka dayakeyi na Allah yakawar masa auren Fandau ya amsa dama Bagana yake son
London
Cikin mamaki take binsu da kallo
Azuciyar ta tana cewa "to meya hada muhammed da wata mata shida yace ba da sanin dan ginsa ba yayi aure wannan daganin yanda suke kama yar'uwar sace
Katse tunanin tayi take binsu da kallo
Suna tafe cikin rigan baccin su iri daya ban ban cin nata na mata ne shi kuma na maza suna jifan tada murmushi kyan matar yaru data dankamar zata fi muhammed ma,
Har
suka zo suka zauna akan wani kujeran karfe suna manne da juna matar ce tafa ra magana
"inami ki barka dashigo wa sabon rayuwa yasunan naki ma?
Ita ko 'fandau kasa mgn tayi ganin yada Nabil yake manne jikin mata dagani irin shahararrun masoyan nane ko acikin yar uwar sa ce to yana jin da ita amma meyasa amasayin tana matar sa ita bazai
Zokusa da itaba se ma wani irin kallo da yake mata me kama da na tsana.
Tuna nin tane ya katse san da taji matar tana ce wa
My star ya sunan ta
Ma yamusa fuska Nabil