Showing 87001 words to 90000 words out of 152888 words
GARKUWA*
*nagode danuna kaunan ki gareni*
*B JATTKO takice* 🤝
*36*
*G*aniyayi zama bazai karbe shiba kawai saiya meke yazari key dinsa dama motan yana kofan get sai yanzu yake nadaman hana Security's dishi binsa da suna nan basu bari Fatiman sa ta fitaba toma tunyaushe tafice ne?
Dasauri yayiwa motan key yaja dagudu hanyan harami yayin yana zuwa inda suke zama da Fandau baneman da bai bata ba acikin har dare yana zakawa wata yakani kamar irin tsawon ta daya da Fandau dayake kowa cikin nikaf ne yazaci itace da sauri yaje ya saida yaje kusa da ita ya kusa daga nikaf din ma amma sai yaga hannun balaraiya fala sol yamatsa haka yake tabin mata masu kai daya da Fandau ga masu binsa suna *shiddams* larabawa da bakaken fata ko ta kansu bai biba abin da yake tsayar dashi lokacin sallah Abdallah yakirashin yace "yana ina ba afasamu Fandau dinba dan gashinan shine da kansa acikin sujin din duk Waccece aka kawo sai yasa ambude fuskanta amma ba ita gashi ka hana abaza photon dinta da ansame ta yanzu koda gida gida za ashiga
Shiru Nabil yayi yama kasa magana sai wajen 2 nadare ya koma gida yan dashi baiyi bacce ba haka bai bar Abdallah yayi ba dan cawa yayi wllh duk yanda zasuyi sune momasa matar sa ranan gsky anyi kame wanda a suban fari Nabil bai hakura ba saida yaje sujin din yaga matan da aka kama abin tausayin sai kuka suke atake yamemi alfarman asakesu umarni Abdallah yabada sai gashi har tsofin kamu sun samu fita basu bar sujin din ba sai wajen karfe 10 nasafe Nabil sai dayaga angama kashe mutane kakaf yayiwa Abdallah gdy kowa yayi nashi gu
Fandau bakara min tafiya tayi ba kafin tasamu ta isa haramin tana shiga ko alwala batayi ba ta fadi awajen tana kai kukanta wajen ALLAH saida tayi tagajin ta tashi tayi alwala tayi sallahn laasar dan tana hanya akayi dan bakaramin tafiya bane tsakanin k'aba da gidan Nabil dan haka acikin k'aban ta kwana tana kai kukanta wajen ALLAH sai da gari yawaye wata da itama dagani bauta tazo takalli Fandau tace " zanso naji meye damuwan ki haka kina yarinyar ki kina kuka kina magana kedaya kuma nasan da Barbarci kike magana dukda baji nake ba ni yar Nigeria ce shiyasa nagane yaranda kike sai da nakura mikin ido da mukaje alwala naka ashe harda zanen kanuri a fuskan ki amma kananane medamuwanki?
Fandau cikin hausan ta irin na barnawa
Tace "gidan mudani sa kuma najefar kudin motana."
Matar tace "ayya agarin gudu ko wllh jiya kame ayi sosai nema shine nakasa feta."
Shiru Fandau tayin matar tace "inane anguwan nakune?
Fandau tace "bansan sunan saba."
Yanzu idan nabaki kudin mota natare miki zaki iya gane anguwan akaiki?
Dasauri tace"eh tare suka fita da matar ta tare mata texi tanatuna masa har sukaje kusa da layin yayin parking daidai layin da larabci yace "tafita ba ashiga da text anguwana nan dakyar Fandau ta dan hada kalaman sa kasancewar malam yasa anakoya musu larabci kuma haduwar su dasu Hadim yasa ta koyin larabci dan dashi suke magana yawanci sauka tayi take takawa Ahankali tana bin anguwan da kallo da gani irin anguwanin manyannan ne har ta karasa gidan bataga mutum daya ba kodan safiya ne gidajen anguwan duk irin dayane ban abin da yasa tagane na Nabil saboda tambarin ball dayake jikin gidan har ta karasa gidan tana tura kofan a bude dan Nabil bai saya korufewa ba
Bedroom ta wuce ko wankan da take sonyi batayi ba dan idonta fal bacci
Tsabar fargaba ko gajiyan bayaji ahaka ya kara so gidan kansa yana juyawa amma mamakin sa yana shiga bedroom yaganta kwance tana zugar bacci tunanin idon sa gizo yake masa da saurin yakarasa indan take Ahankali ya tabata saida yatabata yajita ahannun sa tukun ya gaskanta ba gizo bane Fatima yafurta cikin wata iriyar marya dayake batayin nisa abaccin ba sai ta bude idonta idon cikin nasa take masa murmushi kamar bawani abinda yafaru
"ina kikaje?
"najen dakin k'abane. "
Ajiyan zuciya yasauke tare da matse hannun ta yace"karki kara irin wanan fitan kinta tamin hankali tunjiya nazata kin gudune."
Murmushi tayin tace" nagugu sai kace Fatiman mahaukata duk wanan abinda kuka min kuci bulus,
Bakudurin gudu a raina najene nakai kukana wajen wanda rayuwa ta yake hannun sa dan haka kaga gudu banawa nane dan na ALLAH shine Gaskiya kuma mafi alkairi haba nagudu aiko ku kuka koreni yanzu bana fada dan kamar yanda kuka cika burin ku akaina nima kina jiran *DAMATA* incika nawa burin inaganin yakusa zuwa kuma ai nabar *DAMATA*."
"meye burinki akanmu?
Murmushi tayi tace "ai meyin baya fadi."
Kallon ta yayi wani lokacin ganin takun ta yake kamar babba
*Meyi baya fadi*
Mezata mana kenan
"kina nufin zaki iya cutar damu kenan?
"kai Yaya yakake neman yimin wayo ne na fada maka abin da banyin niya ba kuma sirina wannan ma ai tambayan kurene wllh."
"Saboda ke munafuka ce bazaki fadamana ba mukuma da mukeda zuciya daya komai sai mun fada miki."
Zame hannun ta tayin ta mekin sai da tayin taku kamar 4 tace tabbas da kaida matar ka kunada dabara idan anyin duba ga yanda kukaci nasaran aurena har kuka samu yanda kuke so kunyin damara amma bakuda wayo bakwa aiki da basira bayanzu naso nagaya muku ba kuda wayo ba sai sanda rashin wayon ku ya baiyana kansa san nafada muku kuskuren ku,
amma yanzu takama kasani ne yasa zangaya ma tunda har kake tunanin nima kamar zan iya guduwa a mata kinda nasan bani dawani hujja da zanja daku kamin wayuwar fashin ta sai kace ku
Rashin wayon ku tunranan da nashiga gidan kuda kuka zauna kuka dinga baiyana min manufan ku akai na nagane da kunason kuci riban aikin ku yatafi daidai cikin nasara da,
bazaku fadi manufar kuba barina zakuyi nayar da daku na haifa muku yaran ba tare da kunnuna min nufinku ba wllh da nasan zuwa yanzu kunci nasa ra akaina kuskuren gayamin nikuma na dage da addua gashi na haihu har ukku amma kunkasa komai saboda ni nariga nasani kuma ina gayawa ALLAH baza kuta ba cinnasa akai naba na bayama ba tabbacecciya bace,
Saboda nariga nasani kuyin Gaskiya kunyi rashen basira
Dan haka ne bazan gaya muku ba gudun kar dukkan mu murasa nasara dan idan ni nafada bansan kuma ta nadin da zakumin ba saboda sai kasan cita zaka nemi maganin sa
Shiyasa nace maka meyin baya fadi."
Tajuyo tana masa murmushi
Tace"dafatan kalamai na bai girgiza mijin Hadim ba?
Shima mekewa yayi ya dafa kafatan ta yace"sosai karki damu bai girgiza ne ba dan nasan ke dinnan bakida abin da kika isa kimana amma Gaskiya ne batun ki na cewa munyin gangancin gaya miki amma kema kinyi rashin basiran nunda kinnuna kina da wayo a inda akafiki karfi ba kya tsoron mu sakewani shiri akanki?
Shafo fuskan sa tayin tace" Ayyya ai kunriga kunsaki wannan DAMAR bakaji ba nace tunran da nazo kuka saketa kabari kuga *DAMATA* bari nadanyin wanka ko." ta sakeshin tayin hanyan toilet
Zama yayi yana juya kalaman ta daya ga zai bawa kansa wahala akan yarinya karama wanda ba abin data isa tamusu kawai sai yazoro wayoyin sa yakunna dan lokacin da kansa yadan zafi hadim tanata kiran sa shine yakashe wayan saida yafara kiran Abdallah yagaya masa Fatima tazo gida
ba ajima ba tafito a bathroom din da rigan waka iya guduwa
Kanta nade da towel kusa dashi tazo tana murmushi tace "bazakayin wankan mane ina tajiran shigowan naji shiru har nagama."
Wani harara ya kalla mata yace kinsaki wanan DAMAR taki na wanka da *Shiddams* yanzu yafikar finkin marar rike sirri ."
Murmushi tayi tace" amma ai haryanzu sunan matar *Shiddams* nake amsawa ko mukamin kawai aka rage min ko to nagode hakan ma,
ai anayi dakai yafi ba ashi dakai kana sarkin amai dakai mai anguwa kum........
"keeee waine abokin wasankine kike yagamin mgn."
"aukayi hakuri ashe fa miji fa abokin wasa bane."
Har yabude bakin zaiyin magana wayansa ya fara ringing hadim ce dama yakira bata dauka ba
Ajiyan zuciya tasauke
"haba my star meyake faruwa ne da kai nakira waya yana ringing amma ka kashe wllh hankali na bai kwanta ba da tafiyan ka da yariyar nan zuciya ta tamin wani irin tsake tsake wai daki daya kuke kwanne?
"Nabil yace "haba yake zuciya tsarkakakkiya mecike da yada da Nabil yaza kabani kunyar wajen jefa kwakwalwar mana garciya a cikin mata ba abociyar kyu me biyayya da iyarike tsirin aure awani halin salon ka saka bacin rai a kyakyawan fukanta kadauke min murmushi ta meyayewa Nabil damuwa mes....
Katseshi tayi dacewa "Dan Allah ni bawannan ba ina amsata." yace"amsar ki kisa aranki kece daya bawata da ta isa ta wuce gabanki Halimatus Sadiya matar kwai. "
"kana tufin dakin ta daban da naka ko yace "sosai ni kisa min video call zan gaisa da su my twins haka suka fara shirmen video call din da suka saba Fandau tana jinsu idan kaganta zaka ratse abin baya da munta amma nan jitake kamar zuciyar ta zai fashe dan kishi dan zantukan nasu har da batsa aciki bama inda suka bata haushi sai idan yake cewa" *ai my one kehar yanzu sabowa ce kuma haka kike daidai da kofa ta danba d'a ne yafito ba a kofan ba balle ya karamin k'ofa* taji ciwon wanan kenan ita yanzu fankoce
Da dare yayi haka ba kunya Nabil yariba ci jikinta
*washe garin haka suka daga garin madina*
Sunsha ziyara kafin su koma dan wata guda tukun suka koma
*Landon*
*Bayan wata ukku*
Awanan kara shakuwa yayin yawa tsakanin su wanda har baya barin ta a iya part taba yanzu Fandau ba inda bata sani ba agidan
Hadim dakyar tabari Fujjirat tayin sati daya a gidan Mama ta karbo abinta
Tasha saranan zuwa tunda sukayi wata 4 amma Nabil sai yace bayan zuba Hadim ta tada hankalin burin ta kawai ta dawo ta sallami yariyar nan dan idan tacewa Nabil ya sallameta sai yace da shawara sai tazo yaude sai gata zuwan bazata
Texi yasauke ta ita da yaran ta anci sa a bata tadda Nabil a gida ba da tayin mugun gani yanda suka jone da Fandau yanzu yafita sayo mata magani dan bata da lfy komai tace sai ta amarar ita tasan ciki neda ita wanda tasan Nabil bai sani ba dan tunzuwan su a Saudia so dayan tayi period wata 2 kenan
Hadim ta tana jan hanun Fujjirat takira wata a ma aikatan gidan tace ta daumata sun Maaruf suka shiga
Bayan Nabil yazo dukda bai jidadin yanda zai rabuda kwana da Fandau ba amma yaji dadin ganin yaransa dan a babban parlour ya same su amma yanayin yana ganin saman Fandau
Dan sarai yagane cikene da ita yakin nuwa matane saboda gani yake kamar zata damu dan yanda yaji tana addua ita kar ALLAH yasa sake bata ciki sabo da haka yaki nuna mata yasani gani yake idan tasani zata iya zubarwa duk da ba wani hanyan fitane da itaba amma yanzu
Babban da muwar sa yanda zaiyin ya tari Hadim da zancen cikin ne
Suna kwance fayan komai yalafa yace "Halima dasaurin ta kalle shi dan idan nabil yakira sunanta to awai wani mushim min magana juyowa tayi tana kallon sa yasake kiran ta
"naam. "
"Shawaran da nace mikin idan kinzo zamuyi
Shawarane gameda neman alfarma kamar yada aurena da yarinyar nan alfarma namiki dan sonda nake miki shine nima ayanzu nake neman alfarman awajen ki ina fatan zaki iyayimin?
"My star kome kake so zammaka banda zama da kishiya kamar yanda kasane tunfar ko."
"Ba zama da kishiya bane wllh tunsan da aka haifi su Bilal naga su biyu ne nafara tausayin Fujjirat dan ita shikenan ita daya jal macce batada wani abokiyar shawara yakamata ace tanada yar uwa itama
Koba haka bama inada wani hujjata guda biyun Wanda nake son ace su biyu ne
Na farko idan akace ita daya ce macce zamu nuna mata sowanda zai iya sangar tata ko bata sangar ceba idan yan uwan ta sukaga munfi sonta zasu sawani abu aransu na munfi sonta,
Saina biyu abinda bama tafa yanzu idan akace Fujjirat ta mutu shikenan ni bani da yamacce,
Dalilin yin wanan tunanin ne yakaini ga aikata wani aikin da idan kikayimin kurman Fashinta za ki iyace wa ban miki adalce ba."
"Wane aiki ka aikata?
Kagayamin."
Yasauke numfashi "Nasake bawa yariyar na ciki dan ta haifa mana macce
"What! Ai dakyar da yaudara irin nashin yasa Hadim tadan nusu
"haba Shid yanzu kanu nufin zamu sake zama ta ita har sawon watanni 8 tana da cikin wata 2 yanzu mezamu cewa yangida kumama ni wllh wani irin kishinta ne yanzu yake damuna bana jin zain iya zama da ita tsawan watanni 8
"haba my One kikayin zaman shikara dawani abu mada ita balle watani idan maganan kishine ni nayarda bazan kara yarda taga idona ba kotazo haifuwa bazan shiga ba ko sunan tama nayar da karki kara tunomin na dan ka komai a hannun ki amma yanzu inajin bata da lfy kikai mata magani,
Maganan mutane na irga watannin haifuwa kuma muyin shirun idan kamar watanni 4 yayi kawai sai kifara sa summan ki kamar da idan akayin haifuwan naga uban daya isa yace bana mubane."
da kalami dakomai Hadim tayar da
*Washe garin*
Hadim dasafe kafin yan sannu dazuwa suzo mata tafara shiga path din Fandau ita da Fujjirat
tana shiga da taga yanda Fandau tako ma saida tajiwani faduwan gaba ya akayin yariyar nan tayin wanan kyan haka ai a photo ma ashe fata bata mata wanin kallon nusuwa ba
Tomeya yakai Nabil siya mata suturu masu tsada ne
Tabe baki tayi
Afili tace "sannu agogo sarkin aiki kinsamu daman wani kara haifuwan ko Gaskiya kin biyamu kodan muma idan kikaje gida zakiga munbiya jatumi da jatuma,
Ga magungunan ki."
Har tajuya Fandau tace "Aunty ashe kun dawo yahanya?
Hadim juyowa tayi ta kalle ta ta doka tsaki tayin gama dan ita yanzu aduniya ta tsani Fandau
Itako Fandau saiyanzu ta gane dalilin rashin zuwan Nabil ashe dama sune suka zo shine ya lallabani da nazauna zaije ya suyomin magani
Shikenan yanzu zande na ganin sa agai akai wani kuka tasa
Nabil yayi duk wani hanyan da zaiyi yasamu shiga wajen ta har tsawon kwana ki 3 dayajin yafi shekaru 3 rashin tafiya ko bakin ya bude zai kira Hadim saide yace *MATA* yanda yake kiran Fandau ita ko Hadim
Tazata da ita yake saida akayi 3 yaga bazai iya dauka ba yayin dabaran bawa Hadim maganin bacci cikin wani just dinta daka ida ne saita sha daddare dan yara sa yanda zaiyi awanan karon duk wayon sa sai yarasa dan Hadim tayin mugun sa ido bayan sun kwanta ya lallaba yadauki su Maaruf dan yasan sune zasuyi kuka sutashi Hadim amma Fujjirat bata tashin yana fita ya janza security yayi bangare Fandau
Bacci take yasameta wani ajiyan zuciya yadauke ya kwan tarda yaran gefen yarebe ya kwata dan baya son ya tasheta
Cikin bacci takejin hancinta yana shakomata kamshin turaten wanda ta kwanta da tunanin sa idon ta rufe take laluman sada da hannu ai tanajin sa tayin saurin bude idon ta murmushi same tsada ya mata zaune ta tashin tana binsa da kallo can ta tabe baki ta juya masa baya yana ganin haka yasan fushi take dashi dan haka rungumo ta yayi
"haba Mata dakin san yanda kika azabtar da zuciya ta da gangan jikina da bakiyi saurin juya min baya ba."
"tace "nide abinda nasani dayane kasamu wada d'a bai fito ta hanyan da kayin ba yananan daidai shine yasa kamanta wanda yara 3 suka fito."
Tono musa dawanan yasashin murmushi yana son ganin kishin sa awajen ta sosai
Har zatayin magana yahade bakin su dan amugun matse yake
Itama tuntana nokewa har ta fara ramawa a wanan daren Nabil haukane kawai baiyi ba sai asuba yayi wanka yayi sallah
Yaje zai tafi amma tana baccin ta bayason ya tasheta ahankali yasa hannun zai daukin yaran ta kama hannun tace "yanzu kuma sai yaushe nufasawa yayin yace "banki na kasance dake ba har abada ina cikin wani mawu yacen hali wanda bana raba dayan biyu sakaiyar kine jinake kamar incire raina."
"kafara sonane? Tajefo masa wanan tambayan
"bansani ba nide nasan kin gimama agareni,
"Mekike kike so arayuwa zan baki
Kinga wanan gidan da muka zauna a Riyadh da Makka gidanan ne nacikin Makkah sarkin saudia ne yabani awani fira da akayin dani a CNN aka tambaye ni wane gari nafiso a Duniya nace Makkah shine yamin kyutar sa kinaso nabaki shi tunda naga kina son garin?
Murmushi tayi tace"tabbas ina son abu awajen ka mai sauki amma ba asamun sa akasuwa kuma bana tsiya bane?
Yace "fadi."
Tace " kasoni soyayyar ka ita nake so. "
Ajiyar zuciya yasauke
Yace"kefa kina sona?
"aini batun so awajena ka dade da samunshi.."
Wani dadi yajin da baisan dalili ba yayi kissing nata yace"kije kiyi alwala."
Tana shigewa toilet yana daukan yaran da jakan da yazuba abincin sucikin yayi waje
*Kwana 5*
Jere yana haka sai ana 5 Hadim ta tashin da asuba bata gansu ba amma kafintayi wani yunkuri sai gashi yashigo dayaran tace"ina kuka jene?
Yace"haba ai kwana biyun nan kin baromin aiki wai wane irin bacci kikeyi haka yara suyin ta kuka kinajin su dama haka kukeyi a gidan ma."
yasuna fuska tayin tace "wllh kwan nanan ne bansan meyasa idan na kwanta banajin komai ba."
"Haba saikace me cutar bacci tunmunayi anan dasu har saida nafita falon dasu."
*Bayan wata 2*
Cikin Fandau yanada wata 4 Hadim takamu dawani masanancin rashin lfy farkon abinda tafi tsana ma arayuwan ta saduwa shiko bai damu ba dan yana da wajen zuwa sai turaren Nabil kaishi kansa Nabil dinma ko baisa