Showing 3001 words to 6000 words out of 61919 words
shugaban makarantar yau haddashi wajan lallashina. Yana gaba ina bayan shi duk inda ya cire kafarshi nan nake maida tawa sabida kadda na d'ago kainama na kasa aiwatar da abin arziki.
Wata irin kabbara wajan ya d'auka lokacin da na dai-daita tsayuwata akan mumbarin da aka tanada. Tsigar jikina duk sai da ta mike sabida wannan sauti na girman Allah daya shiga kunnuwana ya ratsa jikina.
Muryata itace ta katsema kowa hanzari tare da sa kowa nutsuwar dole lokacin da sautinta ya karad'e ko'ina dake wajan. Bayan doguwar addu'a tare da fatan gama taro lafiya saina gabatar da kaina tare da yima bakin mu barka da zuwa. Wata kabbarar aka kuma d'auka lokacin da na koma gefe na zauna inda aka tanadar mana.
Nan manyan malamai sukaita fitowa suna tofa albarkacin bakinsu tare da jin dad'in yanda addini yake ta k'ara samun d'aukaka tare da jinjinama malaman dake jajircewa dan ganin an d'aukaka kalmar Allah. Sannan muka fito domin gabatar da karatuttuka kadan daga baiwar da Allah yai mana.
Nice ta karshe kuma nice wadda aka gabatar amatsayin shugabar d'alibai mai tsananin kula da dukkan abinda ya shafi addini, Haka zalika karatuna yafi na kowa fita wannan kuka baiwa ce daga Allah.
Lokacin da na gama karatuna na fara fashin baki akan hadisan dake magana akan hakkin 'ya'ya akan iyayensu tare da hakkin iyaye akan 'ya'yansu sai naji wani kuka yazo min a raina ina cewa, inama iyayena na raye yau suga d'iyarsu suyi alfahari da baiwar da Allah yai musu.
Lokacin da na d'ago idona saina sauke su akan inna wacce take ta share hawaye wanda na rasa kona menene na d'an uwanta ne data rasa ko kuwa dai itama tana yine kamar yadda na lura mutane da yawa awajan suna share kwalla.
Fad'in irin kyaututukan dana samu b'ata lokaci ne sai dai kyautar data gigitani itace lokacin da naji wani kamilallan mutun yana cewa.
''Na bawa Rumana kujerar makka tare da kud'i naira dubu d'ari uku Allah yasawa rayuwarki albarka.''
Nanfa waje ya kuma bud'ewa da kabbara yayin da kaina ke duk'e awajan ina hawaye, wanda bazan ce ga kukan me nike yiba. Mai gabatarwa ne ya tashi yayi godiya sosai tare da yiwa wanda ya ba da kyautar da tafi ta kowa wato ALHAJI YUSUF.....
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: 💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞
Na
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
(Mk)
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡
(Home of expert and perfect writer's)
Page 4
Durkushe take gaban boka domin baza akirashi da malami ba duk da cewa sud'in sun kasance suna lakabawa kansu wannan sunan na malamai nan kuwa babu aiki daya da suke yi na malanta sai dai bokanci.
"Alagafarta malam akan maganar yaron nan ce nace bari na dawo domin gaskiya haukan nashi naga kamar yana nema yayi sauki, Sabida yanzu sai yayi kwanaki biyar kai harma sati d'aya ba tare da ciwon ya tashi ba sai dai yai shiru ko kuma yayi ta bacci, nikuma sai naga ai hakan kamar alamun sauki ne ko?'' Bincike-binciken shi yayi kamin ya kalleta.
''Hajiya maganar gaskiya dama nagaya miki bake kadai kike yiwa yaron nan sihiri ba mata biyu ne gakinan cikon ta uku ke gama wani mutun can gefe shima ba'a zaune yake ba, abin ya yiwa yaron nan yawa, tabbas inda yana da karar kwana da tuni ya mutu.To amma dan yayi shiru ba sauki bane tunda babu uhm bare uhu-uhm, sannan babu wata alama tame hankali a gare shi.''
Zakud'awa tayi ta gyara zama tace. ''Toh ai malam abin ne kadda dare d'aya muga ya warware mu dai ba zamu so hakan ba gaskiya.''
Kudi masu tarin yawa ta ajiye mishi kamin ta juya ta tafi. Da kallo ya bita yana mamakin hali na wasu matan lallai duniya cike take da tashin hankali da masifu kala-kala. Shi dai yana maluntar nan ne kawai dan neman kud'i amma yasan ba dai-dai yake aikatawa ba.
Hankalinta kwance ta koma gida kai ba zaka ce ta kasance mai mugun nufi ba kasan cewar itace zata karbi girki yau ya sata nufar b'angaren alhajin ba tare data nufi nata ba. Ledar maganin dake jikinta ta zaro bayan ta rufe d'akin bata da wani zullumi domin tasan alhajin yau yana Bakori wajan yayan shi. Dakin ta barbad'e tun daga k'ofa tana yi tana fad'in.
''So nake na mallakeka Alhaji, ya kasance sai abinda nace kawai za'ayi domin banki in zauna da kai kad'ai ba kamin kwananka ya kare na kwashi dukiya ta in k'aragaba.''
Anan inda take tsaye tayi zigidir da ita tare da lakato gabanta tashafa akan wani d'an mitsitsin garin magani dake tafin hannunta ta had'e ta yamutse sannan ta mai da shi aleda ta boye sannan ta shige wanka.
D'akin babu datti ba zaka tab'a cewa wai anyi wani abu cikin shi ba sabida tsabar iya taku.
Tajima cikin d'akin sannan ta nufi b'angaren Haidar tana yi tana kwarkwasa sai kace zataje wajan wani bazawarinta. Kwance ta taddashi yana ta baccin shi da gashi sai gajeran wando da farar t.shat sabida zafi-zafin da ake yi a yinin yau.
Kallo tabishi dashi kamin ta yatsine fuska. ''Oh ji dan Allah a haka kamar mai hankali sai hauka fal cikin ciki dama mutuwa kayi da kowa ya huta kadaina wahalar da ubanka.''
Idanunta ne yakai kan cinyoyinshi ta kalli kwanciyar gabanshi cikin wandon sai taji wata irin kasala ta sakko mata. Bakinta ta lashe kamar tsohuwar mayya kamin tace.
''Oh sai yau na lura ashe shima girma gareshi kamar ubanshi, amman dai daga gani wannan tafi ta alhaji girma.''
Hannu takai a hankali ta shafa mishi abar, tsabar dad'i bata san lokacin da ta lumshe Idanunta ba. Motsawa yayi jin kamar ana mishi waiwayi amma bai tashi ba, ita kuma tuni ta fara nisa da shafar da take mishi sai kawai ta jiyo tafiya daga bakin k'ofa.
Da sauri ta gyara tsayuwarta tayi wani kalar tausayi da ita. Mudi ne ya shigo da kayan Haidar d'in a hannunshi da alama daga shanya ya d'ebo su. Kallonta yayi itama ta kalleshi kamin tace.
"Sannu Mudi ya yarona da jikin?'' Kallonta yayi sannan ya kalli Haidar d'in sannan yace mata.
''Da sauki bacci yake yi.'' Juyawa tayi tare da fad'in.
''Dama lekowa nayi in ganshi daga unguwa nake ma sai anjima a kula da abincin shi dan Allah.'' Ficewa tayi tana cewa.
''Allah ya kai damo ga harawa na san ko baici ba zai yi birgima.''
Hajiya Saude kenan mace mai matukar had'arin gaske ta iya fuska biyu kai ita har fuska hud'u ma ta iya. Da kallo Mudi ya bita har ta b'ace mishi kafin ya girgiza kai dan shifa wallahi matan alhajin nan tsoro suke bashi.
****
Bakori.... Taro ya tashi lafiya kowa sai fad'in albarkacin bakin shi yake yi, Yayin da malamai suke ta yin nan-nan dani domin ba k'ananun kud'i suka samuba ta dalilina banda kyautuna wa inda aka dinga bani hannu da hannu ba, Inna na gefena takasa ta tsare sai yamma lis muka koma gida domin bayan taron ya watsema ni hanani tafiya akayi. 'Yan uwan mahaifina dana Ummana da suka zo tuni suka koma gidan zaman jiran dawowarmu.
Wai dadi kasheni yau inna ce hadda kaimin ruwan wanka bayi, har cewa take. ''Ki gasa jikinki sosai danki sami nutsuwa domin wannan jaganiyar da kikai yawa gare ta, Allah dai yayi miki albarka ya jikan iyayenki.''
Ina wanka ina tunanin anya nice kuwa, ashe dama haka mutum yakeji idan har dad'i yai mishi yawa? ni dai yau gaskiya dad'i yayi min yawa, najima a bayin dan tunani yai min yawa, sai da naji inna na kwalamin kira sannan nai azamar watsawa jikina ruwa na fito ina na fito ta.
Gwanin dadi ta washe baki kamin tace. ''Yauwa 'yar albarka zokici abinci dan ina sane duk yau ko ruwa baki sama cikin kiba.''
Ina fara cin abinci sai ga baba ya shigo da sauri yana fad'in. ''Ina Ruma take d'auko hijab d'inki ga baki zaku gaisa chairman ne yayo aike basu iso da wuri ba.''
Kirjina yai wata irin bugawa nan da nan jikina ya d'auki rawa na fara hawaye.
Dariya suka fara yimin ganin yanda duk na rud'e jikina ya d'auki rawa. Da fani baba yayi kamin yace min.
''Ki kwantar da hankalinki gaisawa kawai zaku yi kinji ko?'' K'anin mahaifina baba Rabi'u shima dafani yayi kafin yace.
''Jeki mana 'yar baba.''
Kamar zasu kamani haka na dinga labe-labe Baba na biye dani yana dariya. Duk'awa nayi har k'asa na gaida su, ban tashi a wajan ba sukaci gaba da sakamin albarka, Lokacin ne Baba yake cewa.
''Ai da yake marainiyace babu uwa babu uba shi yasa sam bata da walwala sosai.''
Nan fa suka kuma cika da mamaki tare da tausaya min, musamman da suka kasan ce manyan mutane kowa cikin zuciyar shi fata yake ina ma ace d'iyar shi ce. Wani kunshi ne suka miko min.
''Gashi wannan tallafi ne daga shugaba, Allah yayi miki albarka yai miki jagora.''
Hannu nasa na amsa wanda yake ta faman yin rawa dan dama can ni haka nake maza masifar tsoratani suke yi balle yau duk jina nake yi a takure.
Kasa cin abincin nayi a haka har dare gidan mu bai rabu da mutane ba anata shigo mana barka da Allah sanya alkhairi.
Cikin dare ina can ina bacci su kuma suna can d'akin inna ana bud'e kyautukan dana samu tare da makudan kud'i wanda yawan su duk sai da ya firgita su da yake akwai kannan mahaifina dana mahaifiyata wa'inda basu tafi ba nan zasu kwana.
**** ****
Alhaji Yusuf ne a zaune shida yayansa suna kuma tattaunawa akan lalaurar Haidar wacce tuni ta gama danne zukatan su da tsananin damuwa.
''Gaskiya yaya Allah ya sani nidai nayi iyakar abinda zan iya yi mishi amma yanda yake haka yake narasa ta yanda zan bullowa wannan larurar gashi har yanzu neman Fatima nake amma babu ita ba alamarta kuma ni wallahi ban saketa ba amma ta manta damu baki d'aya nida yaron ta.''
Numfasawa Alhaji Yahaya yayi sannan yace.
''To Yusufa nikam a wannan gabar ban san abinda zanyi ba kasan dama da kyar da sid'in goshi aka baka auranta sabida suna tunanin matanka zasu iya cutar da ita, Sannan lokacin da ka turani naje labarin abinda suka bani kayiwa ita Fatiman ai babu dad'in ji kuma sunce sunsan sharrin matanka ne amma kafara d'aukar mataki a gidanka sannan su fara tunanin mai da maka da matarka, idan ma zasu iya kenan dan haka ni abinda nake gani a farabi ta neman maganin Haidar d'in tukunna sannan akoma takan Fatima domin ita nata mai sauki ne tunda ta san cewar akwai aure akanta, ka gane ko?''
"Eh yaya na gane, amman ni wallahi da Haidar lafiyar shi lau dana nema mishi auran wannan yarinyar dan ta tsaya min a rai, gaskiya iyayenta sunyi sa'ar haihuwa ta wallahi.'' Murmushi yayi kafin yace.
''WaivRumana kake nufi? Ai haka Allah ya hore mata wannan baiwar kowa sha'awarta yake yi, amma marainiyace nan dakake gani bata da uwa balle uba malam shi ne yake rikonta, amma ko yanzu bata b'aci ba zan tuntubi shi malam d'in idan har zai iya bamu sai muyi dabarar yanda babu wanda zai gane sai ace mishi yaron na k'asar waje karatu muna sone daya dawo ya tararar da matarshi, sabida gaskiya nima hankali ya karkata ga hakan tana da nutsuwa da hankali sannan tabbas zata kula dashi kaga idan ma anfara maganin itace zata tsaya tsayin daka wajan ganin yasha ko amfani dashi, amma wallahi Yusufa banga amfanin wad'annan ruguza-ruguzan matan naka ba nasan kullum makasarka suke nema.''
Shi dai alhaji Yusuf shiru yayi tare da sunkuyar da kanshi k'asa shi abinda yasa ya kasa d'aukar mataki akan su ya zai yi tunda babu wacce ya tab'a kamawa da wani mugun laifi' sannan ko wacce tana kula dashi, shi tsoran shima kadda yaje ya saki wacce bata da laifi amma yasan yana nan yana saka musu ido akan komai nasu.
Zuciyarshi ta cika da farin ciki jin cewa yayanshi zai tuntubi marik'in Rumana ko zai bashi aurenta, lallai yasan Haidar ya gama morewa idan Allah ya bashi lafiya.
****
Cikin wannan dare Hajiya Saude zigidir take haihuwar uwarta agefen d'an k'aramin wajen shak'atawar gidan, wanka take yi da wani koko da magani a cikin shi tana yi tana sambatu tare da kiran sunan Alhaji Yusuf tana nanata sunan matanshi d'aya bayan d'aya, Itakam bata ta Haidar domin dashi da matacce duk daya ne a wajanta.
Tajima tana wannan surkulle sannan ta yafa zaninta tabar wajen bayan ta d'aurewa wajan gudun kadda wani yazo wajan da safe ya gani ya gane.
Adai-dai wannan lokacin shi kuma Alhaji Yusuf yana tsaye gaban Allah yana kai kukanshi gareshi na matsalolin rayuwa da suka addabeshi, tabbas ba dan yana da tsananin matsi akan addininshi ba da tuni anyi babu shi, ko kuma wata lalurar ta same shi.
****
Yana kwance a gefenshi yake jin wani irin nishi tare da nunfarfashi, da sauri ya bud'e idanunshi tare da lalubo wayarshi dan tashi ya kunna musu haske zai iya yi mashi wahala. Ji yai kamar ya saka kuka lokacin da yaga halin da Haidar d'in yake ciki ganin gabanshi ya mike sosai kamar zai fasa mishi gaban wando, sai zufa yake yi yana wani irin gurnani.
Mudi wanda ya gaji da ganin halin da Hydar yake ciki bai son lokacin da ya jawo Haidar d'in zuwa jikin shi ba, a tsorace ya fara shafa masa wajan jikinsa yana kyarma burinsa kawai Allah yasa Hydar d'in ya samu sassaucin wannan sha'awar da take bijero masa dan ya kudure a ranshi Alhaji na dawowa zai gaya mishi gaskiya a samu a yiwa Hydar aure tunda dai yanzu ya rage dukan mutane bare ace zai bigi matar da za'a auro masa. Wani irin abu Mudi ya gani domin......
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: 💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞
Na
*MAMAN KHADY*🙇🏻♀
(Mk)
*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡
(Home of expert and perfect writer's)
Page 1
Zaune yake cikin d'aki ya zabga tagumi hawaye kawai ke ziraro mishi daga cikin idanunsa, 'lallai bawa ba abakin komai yake ba wajan ubangijin mu, yanzu nan Haidar d'in shine a haka amatsayin mahaukaci mai hauka tuburan, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, wannan wace irin k'addarace wadda ta tsalleke duk shekarun da aka baro baya sai yanzu da Haidar ya zama cikakken mutun saurayi mai hankali, lokacin da yake murna kwai d'ayan da Allah ya bashi ya rayu zai amfana da shi makusantansa da masoyan sama na taya shi murna da samun shi, sai kuma kawai a wayi gari da wannan babbar lalurar? Mai yai zafi haka? menene silar faruwar wannan lalurar? waima waye zai bashi amsar wannan tambayoyin da suke cikin ransa?
Dr.Bashir dake zaune gefen Haidar d'inne yai gyaran murya kamin yace.
"Alhaji wannan kukan da kake yi fa ba mafita bane kuma ba zai zama mafitaba, wannan yaron addu'a yake buk'ata tare da taimako amma gaskiya lamarin akwai daure kai musamman da Dr. is'hak kemin bayanin irin lalurar tashi, amma dan Allah kabar kukan nan da girmanka da komai.''
Cikin yanayi na tsantsar damuwa yace.
"Dr. barni kawai nayi kukana ko Allah zaisa na samu saukin zafin da zuciya ta keyi min rad'ad'i, ina cikin matsanancin tashin hankali Dr wannan yaron shi kad'ai Allah ya bani, na kwallafa raina akan shi gaba d'aya burina na duniya akan shi yake amma kalli yanda ya koma lokaci guda, Ina cikin wani hali Dr ban tab'a tunanin dukiya zatai rashin amfani ba wataran sai a yanzu, ashe dama akwai ranar da kud'in mutun basu amfanar dashi ba akan buk'atar sa?'' Dr.bashir yace.
"Bawai naki ta taka bane alhaji amma dai ya kamata ka duba damuwartaka bata da wani amfani cikin lamarin nan, addu'arka kawai Haidar yake buk'ata.''
''Dr. Kallifa abokan shi sunata aikin su harda wad'anda suka dawo Nigeria tare amma shi yana kwance ba zai amfanin kanshi ba balle ya amfani wani, gashi na rasa wanda zai kularmin dashi tsakani da Allah.'' Dr. Bashir ya mike tsaye tare d cewa.
''Alhaji zo muje waje na baka wata 'yar shawara.''
Gyarama Haidar d'in lullubin da aka yi masa da bargo yayi kamin ya manna mishi wani zazzafan sumbata akunci sannan yabi bayan Dr d'in yana mai addu'ar Allah yasa shawarar mai bullewa ce. Sai da yasha lemon da aka kawo mishi sannan ya kalli alhajin yace dashi.
''Alhaji ina mahaifiyar yaron nan take?'' Wani yawu alhajin ya had'iye kamin yace.
"Dr bansan inda take ba, amma tabbas nida kaina na koreta kuma wallahi babu abinda tayi min.''
''Innalillahi Alhaji lafiyarka kuwa? uwar d'an naka zaka kora ka zauna da matan da sai dai kawai suyi ta b'annatar maka da dukiya? Haba alhaji dan Allah, toh gaskiya bari na tashi domin shawarar da zan baka baza tai aiki ba tunda mahaifiyarshi bata gidanka.''
Hannuwanshi yasa ya rufe fuskarshi yana nanata kalmar innalillahi musamman daya tuno ranar da abun ya faru. Wata biyu da fara lalurar Haidar d'in ya tashi da wani irin mummunan kunci daya addabi zuciyar shi, kai tsaye d'akin yaron shi ya nufa nan ya tarar da ita zaune gaban shi tana bashi abinci tana hawaye sabida ganin yanda yake cin rabi yana watsar da rabin tana ta tunanin 'wai Haidar d'inta mai cike da tsafta yau shine a haka.
Ko sallama beyi ba ya shiga tare da fincike Haidar din daga jikinta yana huci yake cewa.
''Ke dallah tashi kibani waje.'' Shine abinda ya fito daga bakin shi. Da mamaki take kallonshi domin tun da take dashi ko kallon banza bai tab'a yi mata ba balle ai maganar tsawa.
Mikewa tayi tsaye kafin tace dashi. ''Abban Haidar lafiya kuwa?''
Yarfa mata wani mari yayi kafin yace da ita. ''Ban sani ba, maza ki kwashe kayanki kibar min gida na kafin na wulakantaki wallahi.''
Idanunta waje take kallonshi amma tsabar tashin hankali tama kasa magana sabida fargaba yau ita alhaji ke mari kamar wata 'yarsa.
"Zaki tashi kosaina tattakaki anan wajan?'' Abun yanzu ya daina bata mamaki sai dai tsoro, Muryarta na rawa