Showing 30001 words to 33000 words out of 61919 words

Chapter 11 - RUMANA BOOK COMPLETE BY MAMAN KHADY

22 Aug 2025

272

magiya.


"Kinga Ruma karma ki fara kinjiko? Kibani dama kawai kuma ki saki jikinki abun bame wahala bane indai bakinso kisha wuyarba ainayi kokari tunda muke kwana tare kuma mutashi tare banyimiki komaiba pls kadda kisa inyi miki yanda zaki wahala kinji?


Kaina na dagamishi tuni hawaye sun jikemin fuska nasan yau Sunana marigayiya kawai.


Da lallami gamida lallashi kulawa da tsantsar soyayya yafara gwadamin salon kauna Wanda nan da nan yai nasarar dulmiyar dani harma bansan lokacinda nafara temakamishi da wasu abubuwanba,Akan kunnena naji yana addua me cike da sambatu nikam lokacin ina tsakanin saman jirgin sama da gajimare tsabar dadin da ke dawainiya dani.


Muryarshi can kasa ya furta saki jikinki matata kinji?
Domin duk dadin danakeji besa na bude kafafunaba.


Da kanshi ya budeni tare da shigewa cikin jikina cike da salo me matukar tayar da hankali.


Hankalina betashi tashiba saidanaji yana kokawar shiga jikina.
Kwance bakina nayi tare da sakin ihu,Aiko da sauri ya maida bakinshi cikin nawa dama yasan za ai hakan kuma ashirye yake.


Wata shashshekar azaba nasaki yayinda yasaki gurnanin dadi yanda yakemin kamar zai cinyeni yasani kuma gigicewa tureshi nakesonyi amma ya like, Tuni ya rantse yau saiya tabo karshena.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 28




Tuni nafara sharar kwalla wani tausayin kaina yagama kamani lallai ina cikin damuwa nasan yau shikenan sai buzuna.

Hannunshi ya mikomin tashi muje babyna,Ai kedin ta musamman ce taso kinji babu abunda zanyimiki ai tsakanina dake akwai lafiyayyar amana.


Maida hannuwana baya nayi ina kuma bare bakina Dan wallahi jinai gabadaya girmanshi yaimin yawa ga kwarjina kai haidar mafa yafi karfina tako ina wlh.
Jinai kawai yai sama dani yana bazan wuce kirjinkiba insha Allah kinsan wa innan abubuwan abokan rayuwane.


Ganin kukana baza fishsheniba saina mafairace bayan ya ajiye agado,Ka dubi girman Allah kabarni in huta yayana Aliyu wallahi komai na jikina yagaji koda baka da lafiya kullun haka kake jagulata kuma konayi kuka baka bari kuma yanzu kaji saukima bazanji dadi ba?


Zama yai kusa dani kamin yace eh hakanefa gaskiya kinyi magana to nabarki ki huta kamin nan nima nakaro ilmin yanda ake fasa masu jiki irin naki gaskiya kinkawo shawara me kyau,Ammadai duk da haka tashi muje inyimiki wanka saikizo kiban labarin meya faru da bani da lafiya iyakar yanda kikasani ko?
"Eh hakane ammadai ni da kaina zanyi wankana gaskiya.


" ke nifa bansan gaddama dole arama ma kura aniyarta danhaka kima daina min gaddama Dan har tsarki sainayi miki yanzu ainima idan nai bayan gida ko fitsari kamamin Abu kikeyi ki wanke sarai koba hakaba? Muguwa harfa wani matsawa kikeyi dankiji dadi.


Idanuna na runtse ina mamakin wane kalar mutunne haidar, Jiwani bakin sharri Dan Allah gidanwa nake kamamishi Abu nida nake watsamai ruwama, Bayan gidane dole sainasa hannu.


Inaji ina gani ya kwaleni kuma cikin haske dan wulakanci sannan kuma Yakama hannuna muje.


Ruwa me dumi yaimin wankan dashi koda yake tabe-tabe yafi yawa wajan wankan,Jin hannunshi zaimin tsarki yasani rikemai hannun kam ina zare ido.
Kayi hakuri Dan ALLAH kadda kasamin hannu.


Hannunshi ya kwace kamin yace keni kyaleni Allah idan kika kuma min gaddama banga Wanda zai hanani kwana kankiba yau.


Ina hawaye ina komai yasa hannunshi wai yanamin tsarki harwani tura yatsanshi yakeyi wai ko datti ya tsaya kuji iskancifa.


Inata hawayena ahaka ya shiryani cikin riga da wando masu taushi ya shafamin humra sannan ya kwantar dani,Yanda dai nakemishi duk dare haka yaimin kenan yajima da samun lafiya kawaidai rainamin hankali yayi kenan yai bakam kamar beji saukiba.



"Yauwa to kwanta bari nima inwatso gaskiya kina kokari wallahi yoni naji harna gaji Ashe haka kikeshan wahalar shiryani kullun kai gaskiya dole inzo inbaki tukuici.


Nidai shigewa nai cikin bargo ina adduar Allah yakawomin barci inyi kamin yafito yatakurani Dan wallahi shima beji.


Bewani jimaba yafito ya shirya yadawo kusa dani ya kwanta tare da rungumoni jikinshi.
" gaskiya banson ganin gashinnan haka kisa aimiki kitso gobe inba hakaba zanyimiki da kaina kuma me shegen zafi.
Nidai bankulashiba fatana kawai barci ya daukeni koshi watakil zansami kwanciyar hankali sabida fargaba ta hanani sukuni.
Lallai sai yanzu na tabbatar da nayi aure.


"Rumana ina wayata take?


" wallahi bansaniba koda nazo nan ban taddaka da wayaba kuma banji Abba yai maganartaba.


"To gayamin yau watanmu nawa da aure?


Dan shiru nai alamar tunani kamin ince wata bakwai ba kwanaki.


Idanunshi ya fiddo tare da cewa kai " Amma kuma banyimiki cikiba ashema mundade tare amma gaskiya kin cuceni Ruma nufinki haka muke kwana muke tashi bawani bayani?


Bakina na turo gaba kamin in hai waikai Dan Allah kabari muyi barci dasafe zanbaka labarin komai.


"Ke bafa zaki yaudareniba dole ki gayamin gaskiya,Nufinki haka muke kwana mutashi ba wani bayani?


Dan Allah kayi hakuri wallahi idan sha'awarka tatashi ina temaka maka harkasami nutsuwa.


Kirjina ya matse da karfi har saida nasaki ihu sannan yasaki,To meyasa baki bani damar shiga jikinkiba?


Hawaye saibimin fuska suke nace kayi hakuri Dan Allah bansan yanda zanyimakaba lokacin.


Rungumeni yayi yanadan bubbuga bayana kamin yace to naji ya wuce meye kuma abun kuma nifa bansan mace raguwa garama ki shirya inkuma ba hakaba kwanannnan zan auro me kwari.


Nidai shiru naimishi,Tun yana magana haryai shiru jin alamar nai barci.




Cikin tunani ya nutsa lallai,Lallai ya auna arziki da Allah yabashi lafiya tomawai menene yasameshi tundaga ranar daya dawo gida?
Hannuna ya kama ya dumtse cikin nashi kamin yace kai lallai kinyi halacci Ruma Allah yabani ikon kyautatamiki,Toma wa inne irin iyaye Allah yabaki da suka yadda sukabawa mahaukaci auran 'yarsu kenan basu kaunarki?
Tunani ya hanashi sukuni sai gefin daya nadare yasamu barci ya daukeshi.




*********


" Kinga nafeesa kije ki kwanta dasafe zamuyi magana amma Dan Allah yanzu kibarni da abinda yadameni kinji ko? Cewar hajiya saude tana kallon fuskar kanwar tata.


Nifa aunty gaskiya kiyimin kokari nakosa waccan yarinyar tabar gidannan nagaji da ganinta zan iya kula dashi ahaka din.


"Mitsww ammadai baki da tunani wallahi mahaukaci zaki aura?To bari kiji ko ita waccan abinda yasa akai auren dan marainiyace ance bata da uwa balle uba kinga ko bata da wani galihu amma saike zaki hada kanki da ita to wallahi family ma sukaji wannan maganar sai ranki ya baci wawuya kawai.


Bakinta ta tunzuro gaba kamin tace nidai inasonshi hakanan kuma wallahi Saina aureshi inda kin amince Aida yanzu nice matarshi.Fuuuuuu ta mike zatabar dakin,Nan yayarta tai gaggawar dakatar da ita to tsayama kiji garama ki nemi dahir domin haidar sunanshi marigayi idan harni ban zama ajalinshiba to hajiya saratu zatai ajalinshi danhaka kibi sannu.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: Rumana 24




Kwance nake ina barci naji anshigemin jiki,Kasancewar nasan ko waye saiban damuba saidai kamin ingama tunanin danakeyi naji yafara lalubata kasancewar jiya bebarni wani barcin kirkiba sabida tsabar fitina.
Saurin dakatar dashi nayi ina bata fuska Dan Allah nidai ka kyaleni wallahi ciwo sukeyi kai bakajin tausayina duk sunyi ja sun canza, Idan abun dadine kai kakawo naka in tsotsar maka kaji.

Abun mamaki kawai sainaga ya d'agamin rigarshi sama,Harararshi nayi kai dai wallahi ya haidar kacika fitinar tsiya inda lafiyarka lau bansan yanda zaka dingayiba.


Kirjinshi nafara shafa ina murzamishi nan da nan yafara sakin nishi yana kuma shigemin, Zagewa nayi sosai har saida yasami nutsuwa sannan nace tashi muje inyimaka tsarki bazanyimaka wanka yanzuba ga mura nan ta kamaka kuma nasan duk wannan yawan wankan ne.


Sallamar Abba naji afalo yasani saurin mikewa ina kai tashi ga Abba can.
Kallona yake, Nai saurin kauda kaina domin wani irin kwarjine yakemin,Wandonshi na naida mishi sannan na mike, Nai waje nasan k'aramin aikinshine ya biyoni duk lokacinda yaso.


"Abba ina kwana ya aiki?


" lafiya lau Alhamdulillah yame jikin ya kuka tashi? Lafiya kuwa naganki haka?


"Babu komai Abba jiya dai yajima beyi barci bane shine idanuna sukai haka.


" Ayya! Kiyi hakuri kinji Allah yaimiki albarka insha Allah zakiyi dariya zuwa gaba yaudai Allah ya nufa ummanku na hanya danhaka idan zakiyi girkin rana saiki hada da ita insha Allah tana tafe yau.


Da farinciki na furta Alhamdulillah aiko hakan yayi wallahi Allah ya kawota lafiya.
Haidar ne yashigo cikin dakin kai tsaye wajena ya nufa hadda yin wani kalar shagwababbun yara.
Hannuwanshi na rike INA kallonshi kamin ince zauna nan yau zakaga umma, zata dawo wajanmu.
Zama yaidin amma sai kallon Abba yakeyi yanzu.

"Murmushi yayi tare da matsawo kusa dashi yarona ya kk inafatan kanasamin sauyi jikinka?
Shidai haidar kallonshi kawai yakeyi saikace meson gano wani Abu afuskar Abban.




Duk irin girkin da nayi yana tsaye kusa dani ko gajiya beyi da tsayuwa Sam yaki yadda ya zauna.


Bantashi ganin daruba saida natashi shiga wanka yako tubure saidai mushiga tare.
Marairaicewa nayi cikin shagwaba nace haba nawan ni kadai Dan Allah ka zauna kan gado inyo wanka har na tsarki nakeso inyi ai bazanso ka kalleniba ko?


Banza yai dani kamar ma badashi nakeyiba shidai idanu daya kafeni dasu.
Shiga nai nahada ruwan sannan na tube yana tsaye yana kallona wani mayen murmushi ya dinga saki Wanda har saida yabani mamaki danhaka Saina kauda kai ga barin kallonshi.


Ganinshi nai kawai tsaye babu kaya ya kwabe kuma yabarsu nan k'asa, Wayyo Allah nabani kai gaskiya kaidai bakaji Allah ma yaga abinda yagani daya maidaka haka.


Murmushi yai cikin zuciyarshi kamin yace lallai yarinya aina warke kuma jikinki akwai gurin hutu danhaka dole kiyi hakuri dani saima ranar dana fasaki sannan zakisan waye haidar.

Manyan idanunshi ya zuba gabadaya akaina yana kallon yanda nake goge gabana da farin miski sabida tsarkin danasamu, Saida nagama sannan nai wankan soso na Dora dana tsarki har lokacin yana tsaye yana kallona.
Wankan tsarkin naimishi shima sannan na kalleshi muje daki,Kai idanma mura bata kamakaba tai yaya dakai koda yaushe wanka kamar kwado.




Yana zaune na tsanemishi jikinshi nafara shafamishi mai saiwani kallarmin jiki yakeyi yana zanamin k'aramin yatsanshi akirjina.


Rikemai hannu nayi tare da tashi nasaka kaya,Shima na daukomishi nashi yana zaune hatta sajenshi saida na gyaramishi sannan mukai sallar azahar Cikin Riga da siket nake na wata koriyar atanfa sunyimin kyau sosai musamman yanda jikina yaiwani luwui luwui dashi ga kamshi Wanda yariga yakama jikina.
Zama nai kusa dashi kamin na rike hannuwanshi duka ina kallonshi,Yayana meyasa ka canza sosai yanzu ka cika fitina kacika kallona sannan har yanzu ka kasayimin magana kosau daya Dan Allah ka dingamin magana ko hankalina zai kwanta nagaji dajin shirunka kullun magani nakeyimaka Amma banda tsabar sha'awa data k'arumaka Sam banga wani canjiba Dan Allah ka warke kaji?


Ganin yanda idanuna suka cika da hawaye jiyai kamar ya nunamin samun warakarshi amma ina akwai lokacinda ya dibarma kanshi.


Sakin hannuwanshi nayi tare da ficewa cikin dakin.
Bina yai dawani irin kallo musamman bayana dayaga yakuma budewa yai fadi, Wani miyau ya hadiye kamin yace Allah yakai damo ga harawa lallai koda beciba zaiyi birgima balle ma nasan har cin sainayi.


Lumshe idanunshi yayi yanakuma lasar Lib's dinshi dasuke jajir gwanin ban sha'awa.




Maganin da inna ta hadomin zuwan danayi na kwaba da Zuma da madara na zauna falo inasha harwani lumshe idanu nakeyi tsabar dadi.
Shigowa yayi shima ya zauna wajan k'afafuna yana lek'a kofin dake hannuna, kallonshi nai kamin ince zakasha ne?


Bedaice komaiba Amma daga kallon da yakemin nasan yanaso.
Dayake naji inna tace maganin sanyi ne da basir sainaga ai babu matsala Dan shima yasha.
Tashinai na hadomishi nashi a k'aramin kofi na kawomishi.
Dole saidai na dinga bashi nashi nima inashan nawa, karkuso kuga yanda yake tandar baki yana lumshe ido.
Dariya yakeyi sosai cikin zuciyarshi amma azahiri fuskarshi a daure take, Domin yanafarasha yasan ko maganin mene.


Karemin kallo yayi sosai kamin yace dole wannanfa k'aramar yarinyace dole yaga shirme,Sannan yasan ko wannan maganin bansan na meneba lallai daban bashiba.


Abbane yashigo da sallama yana kallonmu,Fuskarshi fal farinciki gani yake kamar haidar yagama warkewa Dan sosai yake hango hankali atare dashi.
"Sannu da zuwa Abba.

" yauwa ummu ruman ya kuke? Ai ummanku ta dawo tun dazu harma tahuta shine nace bari inzo kuje can wajanta keda megidan naki.


Da murna nace to Abba.


Abincin dana dafa na hada waje daya akaramin kwando mukabi bayan abban.
Amma saida abban yatsaya ya rufemana kofar.


Zuciyata sai bugawa takeyi Sabida tunanin yanda surukar tawa zata karbeni duk da cewa awaya lafiya lau Muke.


Da saurinta ta taho ta rungumeni cikin farinciki tare da mannamin kiss akunci sannan tasakeni ta rungume haidar Wanda zuciyarshi tacika da farinciki musamman dayaga ummanshi kamar wata budurwar 'yar boko.
Sam afuskarshi bazaka gane yana farincikiba.


Nan fa mukadasa hira musamman da Harun yashigo yimata sannu da zuwa shima,Nan fa aka kacame.
[4/2, 11:15 AM] Re@l💍 K@usy🌹: RUMANA 22






Kashe haske tayi tare da kwanciya kusa dashi jikinta har rawa yakeyi wajan fara shafarshi,shiko dama abunka da Wanda yake ashirye nan da nan yakuma sakin jiki domin yanajin dadin yanda ake liliyar jikinshi kusfa kusfa.
Tayi nisa sosai wajan son aiwatar da nufinta domin tuni abun haidar ya mike sosai yana jiran jin sakamako.


Abba Wanda yajima tsaye kofar dakin domin yanajin numfarfashi anan dakin haidar din sannan yanajin alamar watsa ruwa daga dakin Ruma din.
Jikinshi har rawa yake lokacinda wani tunani ya darsu acikin zuciyarshi.
Labulen ya hankade tare da shiga yafara lalubar makunni.


Wani jirine yaso kwasar shi lokacinda yaga matarshi bilkisu dano dano akan tilon danshi me lalurar hauka Tagama rudewa lokacinda taga dakin ya gauraye da haske saidai tuni jikinta ya dauki rawa lokacinda tai arba da fuskar mijinta tsaye yana kallonta.
Fuskar haidar ta kalla Wanda shima ita yake kallo amma har lokacin ko yatsanshi be motsaba wani tunanine ya darsu aranshi Dan haka hannu yakai kamar zai shafo kirjinta,Aiko asakwane Abba ya rike hannuwanshi kamin yace a a haidar bari inkiramaka mataTarka wannan ta haramta gareka.


Cikin kwarin zuciya ya nufi dakina lokacin nagama saka kayan barci kenan INA shafa turare.
Da sauri nasaka hijab jin Abba na kirana.
"Sannu Abba nashiga wanka banji motsin shigowarkaba.


Wani mugun miyau ya hadiye kamin yace eh nima yanzu nashigo naga giccin haidar ne zai fita.


" Atsorace na nufi kofar fita ina wayyo yaukuma fita yake niyyar yi wallahi wanka nashiga.


Nai mamaki danaga haidar din kwance abunnan kamar zata fasa wando tsabar fushin datayi🤭,Cikin sanyin jiki nace Abba saida safe.
Waini dibara kadda yashigo yaga halin da haidar din yake ban san daga nan yakeba.


"Murmushi yayi kamin yace shikenan Ruma saida safe zoki rufe kofar.


Zamanai gefen gadon bayan nadawo rufe kofar kamin ince humm kai ya haidar yanzu mutun yace zai temakamaka ka nemi kasheni nikuma bansan ganinka cikin wannan halin.
Shidai yana kwance yana kallona ammafa kallo daya za aimishi kasan lallai amatse yake Dan naga harwani cije baki yakeyi afakaice.


Kwanciya nai tare da jawoshi jikina inadan shafashi yanda zaisami nutsuwa,Inajin yakai hannuwanshi kirjina Nace shikenan kunbani yanzu zaku koma jajaye.


Jikinshi rawa yake sosai tuni ya manta da abinda matar ubanshi tasomishi ba k'aramin kokari yakeba wajan rike bakinshi ganin be saki sambatun dadiba,Musamman Dana fara shafamishi abun kuma inashan libs dinshi.
Nishi yake yana murzata yau hannunshi har cikin pant dina saidai tunda yaji wajan acushe baikuma kai hannunshiba ammafa Nasha wuya.
Tuni nafara hawaye Dan yau yaki samin nutsuwa yanda yakamata,Daga karshema wani siririn kuka yasakarmin yana juye juye.
Nima kukan nasaka INA cewa kayi hakuri sannu nidaga haka bansan yanda zanyimakaba yau kaki kawowa da wuri.
Tun ina temakamishi da kuzarina har karfina yafara karewa sannan naji alamun zai iya samin nutswa kaimi na kara sosai aiko nan da nan yaimin wani mummunan riko kamar zai tsagani sannan yafara fesar da abinda yahanashi sukuni,Yau duk saida muka baci sosai danya fitar da yawa.
Sonake intashi mugyara jikinmu amma INA kam ya rikeni yana sauke numfashi,Bakina na turo gaba kamin ince kaini ka sakeni inhada maka ruwan wanka kasandai bazan bari ka kwana da wannan dattinba ko?
Ko motsi beyiba saina yatsunshi biyu dayasa yana wasa da kirjina.wankan da ba ayiba sai asuba kenan.




***********




Kwana tai bata rintsaba Sabida tashin hankali yo ita mema yajamata wannan masifa nadama da tarin danasani ya addabeta ya hanata runtsawa.

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login