Showing 18001 words to 21000 words out of 71894 words

Chapter 7 - YARIMA ASHMAN

19 Oct 2024

58430

yake cewa ya aura ....

Yarima kuwa rai bace ya isa masaukinsa,toilet yashige yyita wanka kamar zai canxa fatar jikinsa.,,,

"" bayan yashirya yaxo yakwanta rai bbu dadi,tunanin irin wulakancin da yyiwa yasmeen kawai yake yi,tunawa yyi a first night d'insu yayimata mugunta kuma yasameta budurwar,yatuna irin wulakancin da kuntatawar dayaruk'a yima duk sai yaji jikinsa yyi sanyi."duk sai yaji tausayinta."
Afili yace anya ba hakkin yarinyar nan bane ke bina? ji yadda salma halinta yakasance Ashe ita bata garice ,ALLAH na gode maka daka baiyanamun abinda ke boye,lallai gara da nayi biyayya ga iyayena da yanxun banyarda da wannan aurenba da nayi asara biyu oh lallai insha ALLAH bazan sake cutar musu da yarinyaba ,amma fa bazan dauki rainiba .,,,,,

Haka yarima yyita tufka da warwara shi daya da ga bisani bacci yyi gaba dashi.

***** ***** ******

Yarima ne zaune yanata shirye shiryen komawa Nigeria sbd yagama abinda yakawosa amma bai sanar da kowa ba yanaso yyi surprise dinsu kawai...

"Yana gamawa kai tsaye air port yawuce bedadeba jirgin su yatashi."

NIGERIA

Yasmeen ce da Maryam a part din ta suna fira ,kawai taji ta tuna da yarima,gabantane yafad'i data tuna tunda yatafi bata gyara masa part dinsa ba gashi yau yafi 3month datafiya ,Aida sauri ta kalli Maryam tace mery bara naje part din yayanku nadawo."'"

Maryam tace to Anty nan ta fice dg dakin.

,,,,itama yasmeen fita tayi taje ta bude' part din ,gun ksyan wankinsa ta duba yagansu da sauri ta wankesu Ta's ta shanya sannan ta fara gyaran ko ina napart dinsa.,,,,

6angaren yarima kuwa tun a jirgi yakira sarkin gd yace kada yasanar da kowa yaturo masa motoci azo adsukesa yanxun a ai port....

Yana sauka kuwa yasami driver da guards dinsa sunxo faukarsa ,nan sukayita kawo gaisuwa ,had'e da bud'e mota yashiga akajata..

"Yasmeen kuwa bsuan ta gyara ko ina toilet yarage da sauri ta kwaso kayan yarima ta aika aka kira sarkin gd tace tabasa nan da awa1 yagoge yabada akai part dinta .

Haka kuwa akayi sadda ta gama komai ta turare dakin ta fita tasamu har an kawo kayan da kanta ta d'auko tazo ta bude sif din kayansa dan jerawa tsaye tayi baki sake ganin lodin kayan yarima ,hartafara jerawa taji fitsari da sauri ta cire gown din dke jikinta yazamana dg ita sai wando iya gwuiwa Wanda yyi bala'in fito mata surar mazaunanta sai have vest wadda ko cibiyarta bata rufeba ta shige toilet ...

Bayan ta fito nata tsaya mayarda rigarba tacigaba da jera masa kayansa...

driver nayin parking aka budema yarima ya fito kai tsaye part din ammi ya wuce ,yasameta kishinged'e ana mata fita aida saurita tashi tana cewa ah ah wanake gani ?my son xuwan bazata ,murmushi yarima yyi ya rungumeta nan barori da kuyangi akayita xubewa ana kwasar gaisuwa gun yarima dayimasa barka da dawowa .,,,,,

"" ammi ce ta kallesa tace amma yasmeen bata saniba ko ?"

Yatsina fuska yyi yace eh bata saniba.

Ammi tace oh Ashe itama baka gayamata ba,to kaje ka watso ruwa kazo kayi lunch ko?

"Ahankali yace to ammi nah had'e da ficewa yanufi part dinsa."

Yana xuwa ya murd'a k'ofar by surprise yaji ta bude wani k'amshi yadaki hancinsa, da mamaki yakutsa kai ciki ....

Share...


AWESOME WRITER'S ASSO..??o_

(palace of excitation and pleasant writer's)

YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa

??T35&36

Straight bed room yanufa "ahankali yabude k'ofar by surprise yaganta tsaye gun sif d'in kayansa ", tana shiryamasa su.
Wani irin tausayinta yaji ,domin yalura tanada biyayya dukda akwaita da tsiwa.
" kurema jibgegen k'ugunta yyi da ido yana kallo",azuciyar sa yace dama haka yarinyar nan take.
Atake yaji tsohuwar sha'awarsa ta motsa."
Amma saiyayi shiru yanaso yaga tajuyo kozaiga fuskarta.
Yasmeen kuwa batamasan dashiba tana gama jerawa ta rufe ,kawai sai hancinta yajiyo mata k'amshin turaren sa da sauri ta juyo idanunta tsab cikin na yarima."
Cikin tsantsar mamaki yarima ke kallonta azuciyarsa yana cewa me marar kunyarnan taxo yimun ad'aki?" Wata zuciyar tace kasan ko itace matar taka ko kanwartace ......
Yasmeen cikin firgita ta dauki gown dinta dan sakawa dan batayi tsammanun xaidawo yauba tunani take yau tafaru ta k'are yaganta bbu nik'ab oh lallai amma to sai me inma yagane ashirye take da rama abinda yyi mata. "Shikuwa yarima dayake dan duniyane saiya boye mamakinsa naganinta dan be tabbata itace amma bara yyi mata wata tambayar ko tanan zaigane in itace .
Fuska a had'e yawani kalleta yace keeeeeeeee!
" meya kawoki d'akina ?"cikin tsiwa tace to bakaine kace na ringa gyarawaba kobakanan!
Atake yagane cewa itace kenan ,shine ta boye kanta tunda tasan batada gsky ,haba shiyasa dayakalli idanunta saiyaga kamar yasan me irinsu Ashe itace aiko yanxunma yafara hukuntata.
Yatsina fuska yyi ganinta saka gown dinta, yace ke kin gama boye wannan kazamar fuskar taki kin dauka ban sankebace akabani sadaka ,ai k'yaleki nayi naga iya gudun ruwanki ,,,,.

"" murgud'a baki tayi tace eh din saika dauki mataki.""

A hassale yyi gunta aiko ta kauce tana son gudu ,nan suka fara zagaye d'akin ",yarima yaga inbaiyi da gskeba bazai kamata .aisaima tarainasa cikin xafin nama ya cafkota had'e da wurgata saman bed yyi suka zai fad'a kanta ,cikin zafin nama ta mirgina gefe yafad'a kan katifar had'e da bige kansa.'''''
" aiko yasmeen ta kwashe da dariyar mugunta had'e da cewa alhakinane kuma kaida ALLAH wlh."
Tsaki yyi had'e da fisgota ya mirgina yadawo samanta, da sauri ta rufe idonta tana turesa had'e da son kwatar kanta amma ta kasa cikin husky voice insa yace kingama yimun rashin kunyar da dariyar??"
Kinsan dama inajin haushinki ,kimmun ALLAH ya isa ko ?

Shiru tayi taki bude idanunta ga hawaye harsun fara zuba dan tasan saiyayi sex da ita.

"" amamakinta taga yana korin cire mata kayan jikinta duka abinda baitab'a yimataba kenan.""""

Cikin kuka tace dan ALLAH ka bari wlh nadena maka rashin kunyar kayi hkuri pls.

,,,ko sauraronta beyiba da karfi yacire mata komai had'e da Jan bargo yarufesu ,yahau romancing dinta abinda baitabayiba.,,,,

Ita kuwa ta rufe idonta sai kuka take ta tsaya kamar gunki ki mitsin kirki takiyi sai hawaye kawai dake ta xuba afuskarta.

Yafi awa d'aya akanta Saida yasami gamsuwa tukum yasahirta mata ,amma yana jin zafin yadda duk sadda yake kusantarta take wannan kukan da k'amewa gu d'aya ,koda yatashi dg kan bed din tsaki yyi hadeda shigewa toilet .,,,,,

Tanajin karar rufe k'ofar toilet din ta bud'e idanunta da k'yar ta tashi sbd yadda takejin zafi ak'asanta.

"Ahankali tamayarda kayan jikinta ta xo xata fita Dede toilet ta tsaya da iya k'arfinta tace ALLAH ya isa mugu azzalimi ,kuma an k'ara cewa d'in... Tana fadin haka tayi sauri ta fita abinta.

Shikuwa yarima sarai yajita ,kwafa kawai yyi yace haba yarinyar nan zanyi maganinki wlh dani kike mgn.,,,,,

Yana gama shirinsa cikin kananun kaya sai wani kamshi yake yi nadaban ,sajen nan nasa yak'ara fito da kyawun fuskarsa.
Gun dining area ya wuce yafara lunch.,,,,,

Yasmeen kuwa baiwar ALLAH Saida ta shiga ruwan dumi ta gasa jikinta sannan ta yi wanka ta ta kwanta tayi bacci ,bayanta tashine tayi sallar la'asar ta wuce part din ammi...,,,

Yarima kuwa yana gama lunch yakoma part dinsa yadauki laptop yafara aiki ,Kiran la'asa yasashi ajiyewa ya wuce masjid din dake cikin masarautar yyi sallah .,,

" koda yafito dg masjid part din ammi ya wuce dan yanason yasha fura mutuniyar tasa."

Yanashiga ,yaga kan yasmeen bisa cinyaryar ammi kuma kanta bbu d'ankwali ,ammi nashafa kanta datayi parking dinsa yyi liya liya baki k'irin dashi. d'ayan gefen ammin Maryam ce kanta kan kafad'ar ammin suna dariya ga salim tsaye gefen Maryam yana tab'ara wai sai Maryam ta tashi yazauna.

Cikin mamakin yadda yasmeen tashaku da ammi yakarasa parlon da sallama.

Aida sauri salim ya zauna dan yana mugun tsoron yarima,hararansa yarima yyi yace me kakeyi cikin mata?"

Ammi ta karba da cewa gun amminsa yaxo ai,kwafa had'e gallawa salim harara yarima yyi yace ammi ki shagwaba yaran nan da yawa wlh duk saina gyara muku xama,kallon Maryam yyi yace daga mata kafad'a da sauri ta janye kanta data aza bisa kafad'ar ammi.

Satar kallon yasmeen yyi wadda atsorace take dan tasan ta masa laifi,kuma ammi na lura da yadda ta tsorata dan taga yarima...

Yarima yyi mamakin gashin yasmeen kamar ba yar hausawaba wannan gashi haka can kuma sai yyi tsaki har yafito fili ,har ammi tayi masa kallon tuhuma,da sauri yace ke waiba Nahanaki yawo bbu d'an kwaliba?

"" cikin mamakin karyar sa dabayajin kunyar yinta yasmeen ta jawo d'an kwalinta ta d'aura,,,,.

"girgiza kai kawai ammi tayi batace komaiba."

Maryam da salim ma sunyi shiru dan sun San abu kadan inkayi to laifine agun yarima.

,,,,,yarima kuwa tunawa yyi da ALLAH ya isa da yasmeen tayi masa ,wani murmushin mugunta yyi had'e da mik'e wa tsaye ya kalli yasmeen da kanta kebisa cinyar ammi yace taso muje inbaki tsaranarki...

Ammi kuwa har cikin ranta taji dad'in hakan, kallon yasmeen tayi ta ga duk ta wani rude, tace yasmeen bakiji abinda mijin naki yace bane?

,,,cikin dan tsoro tace kaje ganinan,wani hausji yaji tana masa musu agaban yara,atsawace yace xakixo muje ko kuwa... hararar da ammi ta masa ce tasashi yyi shiru ,sum sum yasmeen ta shi tabi bayansa.........

Share pls


AWESOME WRITER'S ASSO..??o_

(palace of excitation and pleasant writer's)

YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa

??T37&38

Yasmeen na fitowa taji an funcikar mata hannu Ashe yarima ne ,yalab'e yanajiranta."
K'ok'arin kwacewa take amma yak'i saketa harara ta galla masa had'e da cewa mlm lafiyarka kuwa?" Ina zamana zaka wani kirani !
Murd'e mata hannun yyi yace bansani ba,muje ki karbi hukuncinki ba ALLAH ya isa kikamunba ko?"
Hmmmm wlh ki shiga hankalinki dani ,cikin jin zafin murde mata hannu da yyi tace pls sakeni sai muje ",as hek'e yakalleta cikin bada order yace muje ,ganin bbu wasa a fuskarsa yasa tayi shiru fuskarta daure gashi yaki' sake ta a haka suka nufo part dinsa inma yaga mutane ko ajikinsa bayajin komai dan anganshi rik'e da hannunta.
" kan kujera ya zauna had'e da sake mata hannu fuska d'aure yace oya zokimun tsallan kwad'o "!
Zaro ido tayi had'e da cewa what? Yace yes kobazakiyi bane?"
Cikin tsiwa tace eh baza ayiba nafi karfin hakan wlh kaida ALLAH ka zauna kayita cin zalin dina ta fad'a had'e da Jan doguwar tsuka.
Cikin mamakin ta had'e da jin haushin ta yace nikikewa tsaki?"
Tace eh anyi saika dauki mataki dayadace.
Ahassale yamike kafin ta arce yarik'e ta har yad'aga hannu da nufin marinta komai yatuna sai yafasa ,yaja tsaki had'e da cewa ni abokin wasankine yaushe nafara wasa dke ne ?? Belt din dke k'ugunsa yafara k'ok'arin cirewa da sauri yasmeen tace me xakayi inkacire batare da yakalleta yace abinda nayi d'azun ko zaki hana?"
Cikin muryar shagwaba ta ce ayya wlh nabari kaji bazan sake maka rashin kunyar ba dan ALLAH kada kayimun komai wlh banaso ....hararanta yyi yace stupid girl kawai oya tashi kimun tsallen kwad'o ko kuma nasake maimaitawa yanxun nan".
Haka kuwa akayi tana hawaye tana tsallen kwad'o tun tana na marmari hartafara galabaita ,shikuwa yarima latsa wayarsa kawai yake bema damu da itaba.
Zuwa can tasaki k'ara had'e da fad'uwa k'asa .
"da sauri ya kalleta yawani yatsina fuska yace saiki tashi kije ciki duk ranar da kikasamun ALLAH ya isa sainamiki abinda yafi hakan."
Batace komaiba ba ,tafita da k'yar take tafiya sbd jitake cinyoyinta na mata ciwo.
Tana fita kuma duk sai yaji bbu dadi ganin tana kuka kuma batace komaiba.
Tashi yyi yawuce toilet yyi arwallar magrib .
Yasmeen kuwa cikin mugun tsanarsa ta nufi part dinta tasa ruwan zafi ta gasa cinyoyinta tayi sallar magrib ,tananan akayi isha'i bayan tayi ko abinci bata Ciba ta kwanta da alk'awarin d'aukar fansa gobe."
"Ammi kuwa ganin yasmeen shiru yasaka ta tura salim ya duba a part din yarima yaga tana can in tana can yakyaleta inbata can yakirata,aiko yaje a window salim yaga yadda yarima yasaka yasmeen tsallan kwad'o aiko yaje yasanar da Umma ranta yab'aci sosai ana gama isha i ta nufi part din yasmeen ,har bed room dinta taje tasameta kwance dukda yasmeen din ta boye damuwarta amma kallo d'aya ammi tayi mata tagane ,bayan sun gaisa ta tambayeta da gske yarima yasaka ta tsallen kwad'o ,kawai sai yasmeen ta tuna yadda yakaresu a kotu ai itama yakamata ta karesa nan tace ah ah wasa ne suke shine ta duk'a amma besakataba.
" cikin mamaki ammi tace to shikenan nan sukayi sallama."
Yarima kuwa har cikin ransa beji dad'in abinda yyi wa yasmeen ba ,part din ammi ya wuce,k'ila ma tana can wata zuciyar tace masa ,yana xuwa ko gaisawa basuyiba ammi ta zaiyane masa yadda salim yafad'a mata da yadda yasmeen tace mata,had'e da cewa meye gskyar maganar?"
shikuwa yarima yyi mamakin yasmeen bewar ALLAH wato taji maganar dayaga yamata akan kada ta kai kararsa gun iyayensa da watace saita fad'a inyayi mgn tace ai tambayarta akayi ."ahankali yace eh umma wasane muke k'ila autanki be luraba zaizo yahad'a nidke.
Murmushi tayi tace ai gsky yafad'a dan banaso kaci zalinta dan wlhy kadace mata ga ta da biyayya ,yarinyar nan bata tab'a yimun musuba ko gaddama duk umarnin Dana bata bitakeyi.
Shiru yyi yanajin wani irin tausayinta duk sai yaga be kyautaba kuma ai shikeja tana masa rashin kunyar.
Sallama yyiwa ammi yatafi part dinsa ya kwanta..


Washe gari yasmeen ce ta fito dg toilet dg ita sai towel Wanda ko Rabin cinyoyinta be rufeba ta tsaya gaban dressing mirror tana taje gashinta ji tayi an murd'a k'ofar tana juyowa taga yarima dg shi sai farar jallabiya ajikinsa ,batace komai ba taja hijab ta rufe jikinta ganin yadda yatsareta da idanunnsa.

"" tsaki yyi yace ke meye nawani rufe jiki meye abin kallo ajikinki.""

Ayatsine tajefesa da wani mugun kallo had'e da cewa abin ganin ka gani shiyasa da baka ganiba dabazakace meye na rufewaba kuma dan ALLAH inkanada zuciya dg yau kada kasake kusanta ta tunda bbu abun gani ajikina,,,,.

Mamakin ta kawai yake yama rasa me zaice ,amma saiya basar had'e da cewa oh ai ammi zaki gayamawa ai ita ke turoni ,amma nibaxanyi musu da itaba.

Abinda yakawoni kije kihadamun ruwan wanka zanje na gaida su ammi da mai martaba,innadawo baki had'amunba kinsan sauran kema,yana fad'in hakan fuuuuu!!yafice tsaki tayi tace bazan had'anba ka kasheni in ka tashi... can kuma tayi shiruuuu da sauri tace yesssss!hakanko zanyi in rama abinda yyi munko..

da sauri ta saka doguwar Riga ta fito ta nufi kitchen da sauri ta duba gunda cefane yake Wanda aka yanka bbu bata lokaci ta wanke ta tace ruwan da rariya tasamu dan karamin bucket ta juye sai murmushin mugunta take ta wuce part din yarima...

,,,,,tana xuwa ta wuce toilet ta had'e masa ruwan wanka had'e da juye ruwan datawanke cefane dasu ciki da sauri ta fito ta wuce part din ta Dan tashirya tayi tafiyarta skul inma yaga ne itace to bazai sameta agidanba.,,,,,

Yarima kuwa yanadawowa dg gaishe da iyayensa ya wuce toilet yashige cikin bahon wanka yafara watsawa jikinsa ruwa xuwa fuskarsa arazane yabari sakamakon yajin dayaji a fuskarsa da idanunsa aisaiyaji gaba d'aya jikinsa yadauka da zafi da rad'ad'i cikin firgita yafita dg cikin bahon wankan ko ina jikinsa yaji yakeji da radad'i kamar yyi ihu ga yakasa bude idanunsa be aune ba yabigi bango besan sadda yasaki k'ara ba azuciyar sa kuwa yana tambayar kansa meke shirin faruwa danine? dafe kansa yyi yanajin yana Sara masa dan yabugu sosai lalibe yarikayi har ya iso gun tape yakunna da sauri yafara wanke fuskarsa amma nata dainaba cikin dauriya ya bud'e idanunsa dasukayi jajir yadauko sabili ya sabe jikinsa ko ina da fuskarsa amma be denajin zafin da radadinba yadai rage ,tunawa yyi da yasmeen ce yace ta had'a masacruwan wanka,wato itace tayi masa hakan lallai yarinyar nan ta tsanesa da yawa ta iya ramuwar gaiyya amma zasu hadu ne da ita ...


Haka yayita tunane tunane da jin haushin yasmee har ya fito dg wankan amma jikinsa bedawo normal ba a fili yace amma yarinyar nan batada tausayi ko kad'an amma zankamata yau ...

*********

6angaren yasmeen kuwa tana skul amma data tuna yarima saitayi ta dariya son ranta tana hango yadda zai ruka zangai inyaji yaji...

"" bata dawo gidaba sai gab da magrib dayake tasan batada gsky sai ta rufe part din Saida akayi isha I sannan ta nufi part din ammi ."""

Bayan sun gaisa ta zauna suna fira,kamar dg sama saiga yarima yashigo da sallama abakinsa yazauna suna gaisawa da ammi yasmeen kuwa kamar ta xura aguje dan tana gudun kada yace ta tashi suje ... bata gama tunaninba taji yace baby Ashe kina nan Kika barni ni d'aya ko to xo muje ni bacci nikeji ...

Zaro idanu kawai yasmeen keyi, cikin in,ina tace um um nidai kaje zamuyi fira da ammi na...

Ammi daketa faman murmushin jin dad'in yadda yarima yafara son matarsa har sun fara sabawa tace oh nibbu ruwana da shiga tsakanin mji da mata kibi mijinki kike Saida safe..

Cikin shagwabar da yasmeen batasan tayiba tace pls yayah kaje gani nan xuwa..shikuwa yarima mamakin jin takirasa da yaya yake yasan pretending ne tayi kamar yadda shima yyi amma har azuciyarsa yaji dad'in yayan datace inama ta ruk'a kiransa haka ga shagwaba r data fara kamar katta dena ..

"Fita yyi hade da cewa wato firan sirri xa ayi ba'a naji ko ?" To natafi ya fice.

Girgiza kai ammi tayi tace oh yasmeen ni nalura da kamar ma gudun mijin naki kike ko?

"Ahankali tace ah ah ammi."

Ammi tace to tashi kije gunsa kinji y'ata ,jiki na kwari ta mik'e dan tsoronta guda kada yyi irin na jiya ya lab'e..

Tana fita tabi wani corridor Wanda said sadata da part d'insu taji an fisgota hade da rufe mata baki tana juyowa taga yarima ne....

Share pls...


AWESOME WRITER'S ASSO..??o_

(palace of excitation and pleasant writers)

YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa

Wannan page din nakine baby Musa kiyi yadda kkso dashi ,ina mugun jidake irin totally din nan.???i???i

??T39&40


Ciki tsorata tace meye haka wai?bece komai ba yaja hannunta da k'arfin tsiya ,tana turjewa amma yak'i saketa

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login