Showing 12001 words to 15000 words out of 71894 words

Chapter 5 - YARIMA ASHMAN

19 Oct 2024

58441

alkhairi".

"da sauri yafita yabar dakin"

Bangaren yasmeen kuwa ta na zaune jakkadiya ta shigo ta gaida ita had'e da cewa zata shiryata ba musu ta tsaya akashiryata dan umma ta gargadeta kada tayi musu da kowa.

Saidai ganin ansaka mata alkyabba saman kayan baccinta yasa gabanta fad'uwa had'e da rawar jiki.

Rufe mata fuska jakaddiya tayida wani gyale had'e da kama hannunta suka nufi part din yarima........

Share pls


YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa



Wannan page din nakine maman kids kiyi yadda kkso dashi ina mugun yinki totally???i???i

??T23&24

"" suna shiga jakkadiya tayi sallama had'e da rissinawa tana gaishe da yarima"
Cikin kasaita ya amsa sallamar fuska had'e, wani mummunan fad'uwar gaba yasmeen taji dan bazata tab'a mantawa da muryar yarimaba.
" lallai tashiga tarama ba ukku ,take jikinta yahau rawa da kirma sbd razana kamar tasaki fitsari a wando ,bata auneba taji jakkadiya tasaki hannunta tana cewa yarima ALLAH yatashemu lfy tafita.
Ai yasmeen jitayi kamar ta xura aguje dan yanda ta tsorata....muryar yarima ta daki dodon kunnenta inda yake cewa ke wawiyar inace ?ba'a koyamiki gaida na gaba dkeba zakiyiwa mutane tsaye aka yafad'a had'e da Jan doguwar tsuka..
"Yasmeen batace komaiba tana kallonsa tacikin mayafin da aka rufeta kasancewar dum night ce kunne a d'akin bbu haske sosai,hantar cikin sai juyawa take dan tasan intayi mgn yanxun zaiganeta.
Cikin isa had'e da gadara yace inaso ki saurareni da kyau kiji dokokin dazan kafamiki dan karya d'aya acikin su hmmmm sai kinyabawa aya zakinta".
Nah 1 I really hate you ko ganinki banason yi banasonki ko kad'an na aureki sbd biyayyar iyayena amma ni Prince nafi karfin nasoki never wlh.
Nah 2kada kisake indai ina gidan nan kifito da Wannan k'azamar fuskar taki Dan banason ganinta kirik'a saka nik'ab kada kibari muhad'u bbu nikaf a fuskarki.
" azuciyar yasmeen tace good bazanso kaganni yanxunba saina shirya irin rashin m din dazanmaka had'e da bakak'en maganganun daka gayamun nima narama....jitayi yace nah3babban kuskuren dazakiyi shine kai k'arata gun iyayena ,innagane hkan sorry for your self wlh.
Nah 4wanki nah da guga ta had'e da gyaramun dakinah yadawo gunki danba Hutu kikaxoba ,kafin my salma ta shigo cikin gidan kihada danata kiyi dan baiwa aka kawo mana .yana kaiwa nan yyi tsaki had'e da cewa ke xonan .......cikin jin haushin kalamansa taje gab da shi ,tsaki yyi yasa hannunsa ya fisgota tafad'a kan bed din dayake zaune kai kuma bisa farin kyallen da Umma tabashi...
"Yasmeen inbacin kiran sunan ALLAH akan yakamata dauki bbu abinda take dan ta yi bala'in tsorata da yarima ,bata auneba taga cikin mugunta ya ware mata k'afafu da karfin tsiya had'e da yima ta rumfa da fad'ed'an kirjinsa,kuka yasmeen ta fashe dashi.
Yarima bbu wani romancing ko rarrashi dan ko hannunta betaba ba hanyarsa kawai yabi.
Ckin rashin tausayi da mugunta had'e da nuna mata k'arfinsa na d'a nmj ya afkamata bayaji baya gani.....
Yasmeen kuwa ihu take tana kiran ummanta da yah Omar suxo su ceceta ,amma yarima bemasan tanayiba ....firgitacciyar kara tasaki,atake numfashinta yad'auke."
Shikuwa yarima Saida yamaidata cikakkiyar mace yasamu nutsuwa sosai da ita tukum yasaurara mata yana maida numfashi. "
Cikin wulakancin sa yace ke dallah can kitashimin dg kan bed basabonba....shiru yyi ganin batayi mgn ba hannunsa yasa kan shafaffen cikinta yaji bata numfashi,yatsina fuska yyi alamar ko ajikinsa.
"Umma yakira wadda dama batayi bacciba ,tana d'agawa tace lfy yayadai?cikin in ina yace dama dama... Axo afita da ita ....yana fada yakashe wayar.
" tashi yyi yawuce toilet dan tsabtace jikinsa",yabarta nan yashe kan bed.
Befi 10 minit da shiga toilet ba jakkadiya tashigo da doctor Aisha wadda ke zaune acikin asibitin masarautar ita da mijinta suna kula da duk Wanda yake acikin gidan inbashida lfy .
Jakkadiya ta taimakawa doctor Aisha suka dauki yasmeen had'e da farin k'yallen sukabar d'akin.,,,,,


Kai tsaye a hospital din dke cikin masarautar akawuce da yasmeen ,jakkadiya tabar doctor nabata treatment d'in dayadace, ta nufi part din ammi...

"Tana shiga tasami ammi da alkyabba ajikinta sai safa da marwa take a parlour ta tanajiran dawowar jakkadiya.,,,,

Tana ganinta da sauri ta karbe farin kyallen tana cewa yajikinta?

" cikin damuwa had'e da tausayin yasmeen jakkadiya tace to gashi dai can doctor na dubata dan gsky ina tunanin tasami rauni ,k'ila gaddama tamasa dan asume Muka d'aukota.'''''''

Salati ammi tayi tace subhanallahi oh yaron nan ,kije ki kwana da ita kirarrasheta da safe sannan tadanji sauki amaidota part dinta zan shigo insha ALLAH.

"To tace ta fita".

Ammi ta bude farin k'yallen tagansa duk jini ,murmushi tayi tace alhmdllh lallai kincika ya'a ta gari ALLAH yahad'amun kanku yabaku zuri'a d'aiyiba. nan ta nufi part din hjy rahama wato abiyar zamanta dan nuna mata shaidar matar yarima ta kawo budurcinta lfy....

Bangaren yasmeen kuwa duk kulawar da tadace anbata Saida akayi mata d'inki tukum numfashinta yadawo akayi mata allurar bacci dan data farko ihu da kiran ummanta da yah Omar takeyi..jakkadiya ita ta zauna da kuyangin yasmeen gunta.

*********

Yarima kuwa yana gawa kimtsawa yacanxa bed sheet ya kwanta ,saiyaji sa wasai kamar ansauke masa wata damuwa nan take bacci maidad'i yadaukesa Wanda rabon dayayi irinsa har yamanta...

Washe gari... Tun 7:am yasmeen ta tashi ba laifi taji karfin jikinta ,a toilet din asibitin jakkadiya tahada mata ruwan dumi had'e da rakata toilet din ta fito ta koma part din ta ta dakko mata ksyan sawa.

Tana fitowa tasaka tayi sallah ,saidai kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin damuwa ga idanunta har sun kunbura.

Jakkadiya ce ta kamata suka wuce ciki dan ta yi break tasha maganinta.

Koda sukaje part din yasmeen, suka sami ammi ta aiko da break fast mai rai da lfy, duk da akwai kukun dazai rik'a yiwa yasmeen girki..

"" tea mai kauri jakkadiya tahada mata, bayan tasha tabata farfesun kaji da sinasir shima ba laifi taci nan akabata mgni tasha..""

Bata dad'e da shan mganinba ammi ta shigo da kuyanginta abayanta suna take mata birki da sauri jakkadiya da kuyangin yasmeen suka zube suna kwasar gaisuwa,had'e da barin parlour, cikin girmamawa yasmeen kekokarin tashi ta gaishe da ammi ,ammi naganin haka ta yi saurin cewa ah ah y'ata yi zamanki kinji keda bakida lfy ta fad'a had'e da dafa kafadar yasmeen din.

Cikin jin kunya yasmeen tace ina kwana mama?

Murmushi ammi tayi had'e da cewa lfy yajikinki ?

"Sunkuyarda kai tayi tace da sauri".

Ammi tace ALLAH yyimiki albarka kinji kiyi ta hakuri wataran zaku saba da yarima kuma dan ALLAH kidaukeni amatsayin uwa ,amminki dan haka yaran gidan nan ke kirana.

Cikin jin kaunarta yasmeen tace to ammi ngd ,murmushi ammi tayi tace kada kidamu bara naje xandawo anjima abbanku mai martaba yace agaidake.

Ahankali yasmeen tace ina amsawa,nan ammi ta fice ,sannan kuyangin yasmeen suka dawo suna aikinsu wato kula da duk wani motsinta.


Ammi na fita ,tawuce part din ta ,acan tasami yarima ,yana ganinta yahau Sosa kai had'e da gaidata...

Bayan ta amsa ta hararesa tace wato shine duk gargad'in da namaka kabimusu y'a a hankali shine Saida kamata rauni ko? dan doctor tacemun saida tamata d'inki.

Cikin jin kunya yace gaddama fa tamun ammi hararansa tayi tace aisai ka rarrasheta ni yanxun bansan jin wata mgn kaje ka duba jikinta, ba musu yace to had'e da barin part din..

Yana fita azuciyarsa yace ta ma mutu manah me ruwana yyificewar dg gidanma baki daya.

Yasmeen kuwa da marece Saida takira yah Omar da Umma suka sha fira sosai kuma bata nuna musu komai sbd batason sakasu adamuwa.

"Ammi ma Saida tasake xuwa dubata,ta tambayeta dazun yarima yazo yaduba ? Yasmeen tace eh ammi tace to next week insha ALLAH zata koma skul.

__________________

Hakafa rayuwa taita tafita inda yanxun har yasmeen ta kwanta 3agidan kuma ta warke sarai sannan bata sake xuwa d'akin yarimaba dan yanxun wani mugun tsoronsa take tunda hakan tafaru.ko ganinsa ma bata sakeyina dan batamasan ganinsa.

Yarima kuwa yasharene ganin batayi gyaran dakinba da wankin da yace amma yakyaleta ganin ance bata lfy ,amma ganin har3days ta wuce batayiba yadauki alk'awarin dg yau inbata yiba zatasha mamakinsa dan baya daukar raini,be fitaba Saida ya hargitsa part din sa dan intaxo tasha wahala gun gyarawa...

Yasmeen kuwa zaune take tana chat da friends dinta ta tuna da dokokin yarima da sauri ta ta shi jikinta na rawa ta aje wayar kan bed,had'e da daukar keys dan dama tun randa taxo gidan jakkadiya tabata su tace na part din yarimane.

Duk ta rude dan ita tama manta da wasu dokokinsa ,alkyabba taaxa saman kayanta tukum ta dauki nik'ab dinta ta fito ,a parlour tahad'u da kuyan ginta tace kada Wanda yabiyota sukace to nan ta nufi part dinsa ta na xuwa ta bud'e tasha mamakin ganin d'akin ahargitse nan ta hau gyarwa.

Bayan ta gyara parlour ta koma bed room ,kudi tagani yan1000 Rafa 2ak'asa ,Rafa 2atsakkiyar gado daya a k'arkashin fill,ko tabasu batayiwa tagyare d'akin fest tayi moping had'e da wanke toilet sannan ta turare dakin daairfreeshners masu dad'in kamshi.

Kan mirror ta kwalla tags pics ba mace guda 2 tasha bealiching bbu tsari agefen pic din asaka my salma ,yatsina fuska ta yi had'e da yin tsaki afili tace hmmm meyake nufi to ? Yana tunanin xanji haushi ko kuma ni bar'auniyace dazai aje kudi yaga koxan d'auka ?ALLAH yakiyaye nida zai sawakemun aurensa dayafi me b'ak'ar zuciya kawai...


Wata kofa tagani gab da toilet ta bud'e amamakinta sai tags filine hade da swimming pool da resting chairs agun ga igiyar shanya adaure gefe ga tulun kayan wankin yarima kulle cikin wani farin yadi ga soaf Asama da klin.

Wani haushi da tausayin kanta taji dan yanxun hakactagaji da yawa ,amma yazati k'addararta ce ,haka taje ta dakko bucket a toilet din sa ta dawo tana kuka tana wankin har ta gama ta shanya jikinta sai ciwo yake mata dan ta kai awa2 tana durxar wankin kayanyarima bayan tagama ta rufe part din ta koma part din ta...

Yarima kuwa be dawo gidanba sai 2:30 pm dan dama haka yake dawowa gd ,bayan yabud'e part din wani kamshi yadaki hancinsa komai gyare fas kal kal har cikin xuciyar yaji dad'in ganin dakin hakan ,gun sha k'atawar yabude yaga ta wanke kayan ta shanya har sun bud'e daure fuska yyi yawe wato bata gogeba ko tabarmun kaya cikin rana ko?

Fitowa yyi yasa ka aka kira masa jakkadiya ,bayan tazo yace ta turo masa yasmeen dan ko sunanta bai saniba kawai yace dai wannan yarinyar aturomasa ita,to jakkadiya tace ta nufi part din yasmeen....

Share pls


YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa

Banida bakin da zangodemuku masoya wannan novel saidai incigaba da nishadantarku da farantamuku, kuyi hkuri masu yimun mgn ta PC bana musu replay ina gani kuyimun uxuri inada uxururruka ngd sosae ina gani Ina jin dadi ina mugun yinku irin sosai dinna???i???i


??T25&26


Jakkadiya nashiga tasami yasmeen kwance kuyanginta na mata tausa dan ta gaji over", nan ta sanar da ita sak'on yarima " wani b'acin rai taji amma sai ta daure tace to ganinan."
Nan ta sallami su binta suka fita tashi tayi ta aza alkyabba ajikinta ta dauki nik'ab d'inta ta nufi part dinsa ranta b'ace taji dalilin kiranta .
"daidai bakin k'ofar shiga tatsaya ta d'aura nik'ab d'inta sannan ta shiga, kan bed tasamesa hakimce yawani hade rai"
Canxa murya tayi yadda bazaigane ba tayi sallama, ayatsine ya amsa yana wani basarwa amma yakafeta da ido yana tunanin kamar yasan wata da irin wad'an nan idanun ,koda ta lura da kallon dayake ma idanunta saita dukar da kai tsaki yyi had'e da cewa ke baki iya gaisuwa ba ko?"
Tace ina wuni? Kirik'e banaso",meyasa kikabarmun kaya arana baki gogeba dan kinrainani har inbaki umarni kik'ibi ko??
"Azuciyar ta kuwa jitake kamar ta masa rashin kunya kome zai faru yafaru dan yakaita bango....atsawace yace ko bakya jine?
" ahankali tace bbu nefa yanxun kuma bayanxun za'a tada ingeen ba"shiyasa .
Tsaki yyi yace matsalarkice wannan nabaki nanda awa d'aya da Rabi kigogesu kisaka kuyanginki suyiwa sarkin gd magana yahad'a garwashi asa acakwal kimun gugata ya fad'a atsawace.
Bewar ALLAH da sauri ta taje ta kwaso kayan duka ta daure a wani yadi fari tazo zata fita yace keeeeee!
"Innayi binkice naga bakekikayi gugarnanba hmmm nidakene agdan nan,batace komaiba ta fita.
Tsaki yyi yaduba gun da ya'aje kudin nan yaga abinsa sannan ga pics in salma ko tab'asu ba'ayiba"
Girgiza kai yyi ya wuce toilet yyi wanka yafito ,shiryawa yake amma yanajin wani yanayi atare dashi dan tun ranar da yakusanci yasmeen yagane cewa yanadaga cikin maza masu buk'ata ,yanason hakkinsa dan yasan ta warke amma girman kai bazai bari yanuna yanasoba ko yace akawota d'akinsa.
Hakadai yagama shiryawa yaje yaci abinci ,yawuce gun ammi dan yasha fura mutuniyarsa.


Bangaren yasmeen kuwa tana fita dg part dinsa tacire nik'ab d'inta, tawuce ciki,nan tasaka akayowa sarkin gd magana yahad'a mata garwashin,bbu jimawa aka kawo sai turi ri yakeyi .

Karba tayi ta sallami kuyanginta ,bed room in ta ta nufa ta fara gugan dan dama ta iya goge kayan maza sbd a gd tana taya yah Omar gugan kayansa.

Haka tayitayi tana kuka duk ta d'askane hannu ga hayak'in garwashin saita fita ,ahakadai taita wahala duktayi xufa harta gama.""

"Wanke fuskarta tayi ta aza nik'ab d'inta sannan tadauki kayan taje bed room d'insa ta aje ta fito."

Wanka tayi ta had'e da yin sallah ta kwanta agajiye bacci yyi gaba da ita.

**********

da dare da misalin karfe 8:30pm yarimane kwance saman bed din sa sai juyi yake dan wata irin sha'awa yakeji,can wata dubara ta f'adomishi ,tashi yyi yanufi part din amminsa.

Bayan sun gaisa tabashi fura yace ah ah ,tayi mamaki dan ba'amasa tayin fura yak'i Shanta .

"" kallonsa tayi ta ce kaje ka kwanta kabarta ita d'aya haka akeyi"?

dukar da kai yyi yace nifa bada ita nake kwanaba ,bata xuwa dakina.

Tsaki umma ta yi tace laifinkane k'ila ma tsoronka take kaida zaka rarrasheta haba my son kaje za'a rakota amma gsky kadunga kula da ita harta saba dakai basaima anrakotaba ,takaikanta gunka kaji ta fad'a cikin sigar rarrashi.

"To ammi"

Ya fad'a amma bawai dan zaiyiba danbega yarinyar dazai iya b'ata time dinsa ya rarrasheta tab da sake wlh..

"Sallama sukayi da ammi yanufi part din sa,,,,,

Yasmeen kuwa harta kwanta abinta tafara bacci jakkadiya tashigo tace taxo suje mijinta nakira.

Nan yasmeen tace ah ah taje ,ita taje,jakkadiya tace ah ah umarnin sarauniya ne kiyi hkuri muje.

'''''''Kamar tayi kuka ta dauki nik'ab d'inta ta bita.

Dede bakin k'ofar jakkadiya tatsaya had'e da murd'a k'ofar tacewa yasmeen gimbiya shiga, ji yasmeen ta yi kamar ta kai mata bugu dan haushi hadai tashiga,ita kuma tayi tafiyarta.

Yarima na kwance kan bed kamar me bacci yyi xuru yanajiran shigowarta saigata ta shigo.

Ko sallama batayiba ta zauna kan carpet tace gani,,,

"" cikin rainin hankali yace lfy ,kirankinayi ne?xaki shigoma mutane daki bbu sallama"".

Tashi tayi ta ce ok bara naje tunba kirana akeba......

Share pls

YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`

Story & written by mmn fareesa

??T27&28


""da sauri yace ke inkika fita wlh ranki zai b'aci ,nasan ammice tace kixo shine dan raini zaki koma ko ?"
Shiru tayi had'e da zama batace komaiba.
"Keeeeee! Xonan " murya na rawa yasmeen tace mexan maka kayi hkuri pls ban warkeba ALLH kuwa ,tafad'a gaban ta fad'uwa sbd tuna wahalar datasha last4days.
Tsaki yyi yace matsalarkice wannan ainima basonikeba kawai dai xanbi umarnin ammi,kuma aikema kinaso taimakonki zanyi...katsesa tayi da cewa ah ah ni wlh banaso,kuma ai saika kwanta bbu Wanda zaigane ko kayi ko bakayiba....
"Mamakin wayon yarinyar yake ,cikin tsawa yace wai bazakixoba ko mene?"
Cikin tsiwa tace yah isa haba saikace wata yar ka ,eh d'in baza azoba.
Ahassale yace nikike gayawa mgn lallai zaki fuskanci hukunci,sannan ayanxun zanyi abinda nike so dke ta k'arfi inga Wanda ya isah yahana .
Yasmeen ta tsorata sosai hanyar guduwa kawai take nema ,bata auneba taji ya fincikota had'e da makata saman gado da sauri ta tashi zata gudu ,da k'arfi yamaidata had'e da rike mata hannuwa gam ,sai ihu take tana kok'arin kwacewa amma ta kasa ,shikuwa ko ajikinsa ,yadda yyi a firs night d'insu haka yyi saidai bai jimata rauniba.
Amma taji jiki kuka kawai take yi tawani k'ame gu d'aya ko motsin kirki batayi har yagama kuma taji tsafi amma baikai na farkoba.
"Tashi tayi da k'yar ganin yashige toilet ta fice xuwa part din ta".
Shikuwa yana fitowa yyi tsaki yace garama da Kika fita dan danasameki korarki zanyi ,kuma zanmiki maganin rashin kunya.
Nan yashirya yyi kwanciyarsa bacci mai dadi yyi gaba dashi.
" yasmeen kuwa Saida tashiga ruwan dumi tad'ad'e aciki tukum tyi wanka ta fito ta kwanta xuciyarta cike da tsanar yarima kuma tasha alwashin kota halink'a k'a saita rama abinda yyi mata dole tafara shirin ramuwar gayya wadda ta fi gayya zafi.


*********
Washe gari byn yasmeen tayi break tashirya cikin lace milk ,tayi kyau,Saida ta daidaici lokacin da yarima baya gidan tukum ta fito ta nufi part din ammi dan gaisheta.,,,,,,

"" bayan sun gama gaiwa ,ammi tace munyi mgn da my son gobe zaki fara zuwa skul,yacemun aikunyi mgn nik'ab zaki rik'a sakawa ko?,,,,,

Cikin mamakin karyar yarima yasmeen tace eh.

Ammi tace ok to dan ALLAH ki kula kinji dukda nasan kinada kamun kai amma ki k'ara gobe driven ki xai fara kaiki nan tace to ammi ngd.kafin ammi tayi mgn ,Maryam (y'ardakin hjy rahama)da salim autan ammi sun shigo tare da sallama,amsawa yasmeen tayi bayan sun gama gaiwa,nan su kace antynmu ina yayah?

""" rasame yasmeen zatace tayi kawai tace ya fita.,,,

Ihu sukayi dan zasu sakata su wala tunda bayanan bare dakayi abu k'an yyimaka hukunci.

Itadai ammi sai dan murmushi take tana kallonsa.

Maryam yar kimanin 16 years, salim kuma 15 years dan shekara d'aya ke tsakanunsu da gudu suka fad'a jikin ammi kowa na cewa shine Auta.

Yasmeen takallesu tana dariya tace oh Ku ,to nidai kada Ku karyamun ammina.

Murmushi ammi tayi tace hmmm wlh yasmeen haka nike fama da su indai week end ne, abinsu baya tashi sai in yarima baya gidan.

Maryam da kanta ke bisa cinyar ammi tace Anty

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login