Showing 54001 words to 57000 words out of 71894 words

Chapter 19 - YARIMA ASHMAN

19 Oct 2024

58594

da albasa...

Yasmeen kuwa dukewa tayi tanata dariyarta ta mugunta dan sak abinda yyi mata a farkon zuwanta gidan yafado mata,wato guga da chakol da yadda taita d'askane hannuwanta aigashi nan shima yaji yadda akeji...kallonsa tayi taga yabata fararen kananun kayan dke jikinsa d fulawa had'e da manja..

"Murmushi tayi ,azuciyarta tace oh yanxun in kuyangin nan suka gansafa?"

Kallonsa tayi tace my Prince ka gamane?"

Cikin sauri bawan ALLAH yace ah ah sauran kad'an ko inkawo miki wacce nafara gamawa?"turo baki gaba tayi tace nidai um um,murmushi yyi yace to maman baby yi hkri saura kadan,ida shanye tea dinta tayi sannan taje ta rungume sa tabaya tana kukan shagwaba,ida kwashewa yyi yakashe gas din had'e da juyota gabansa ,hannunsa guda rike d plate din wainar yace muje ko?

"Make kafad'a tayi tace nika wanke hannunka tukum,bbu musu ya aje yawanke hannunsa Ta's Wanda yyi jaaa duk yadaskane g xingar dayake masa,kallon kitchen din yasmeen tayi taga duk yarima ya hargitsasa..

Hannunta yaja suka nufi parlour sai wannan lallabata yake, yazauna had'e da azata saman cinyarsa yarika bata yana lallabata, itakuwa saici take tana lumshe ido dan ta yi dadi sosai..

" gani tayi yaki ci,"ahankali tace yaya kaci mana girgiza kai yyi yace ah ah banma taba cintaba tunda nike,ai ihu yasmeen ta saka fafur bata yardaba,shikuwa bawan ALLAH yace to kidaina kukan zancu ai,akan dole yazauna sukaci ..

Suna nan saiga ,su Maryam d salim ammi ta aikosu da basket ,dke dauke d farfesun kaji ,da tuwon samanvita miyar danyar kubewa,sun sha mamakin ganin yarima haka,juyawa sukayi ganinsu haka musammun da yasmeen ke zaune saman cinyarsa suna firarsu ta masoya..azuciyar Maryam tace hmmmm nima haka zanyi wa yah Omar dina ...yarimane yyi musu mgn had'e da cewa su aje su tafi,yasmeen tarada masa akunne ita um um yabarsu ,yaje yyi wanka yacanxa kaya, tukum inyadawo sa tafi..


$suna niyar tafiya yarima yatsidasu,suka dawo,tashi yasmeen tayi dg jikin sa ta bud'e koolas din,lumshe ido tayi ganin wannan tuwon,wani son ammi d kaunarta taji yasake shigarta..

"Kallonsa Maryam tayi ,tace gsky ammi nah tanaji dani,dariyasukayi suka gaida ita had'e da tambayar babyn su,tace yana lfy,nan suka fara firar yadda bath din Maryam xaikasance dazasuyi jibi...shikuwa yarima ciki yawuce dan shiryawa."


Agogone yyi kara alamar 12:00daidai,alokacin kuma hanan d twins sukashigo parlourn, da ihun murna suka fada jikin yasmeen, salim kuwa hada rai yyi yace kai sarakan surutu kubi mana ita a hankali ba ita d'aya bace ,kada kufadawa babynmu..

Harararsa yasmeen tayi ,azuciyarta tanajin dad'in yadda dangin mijinta ke dokin cikin dke jikinta,ta ce ni karabu da su,zama hanan tayi tace ah ah Anty d gskiyarsa ai,bayan sun gaisa ,itama hanan sai murna take dan dama ammice ta sanar da ita, yayinda su twins sai surutu sukewa yasmeen had'e da tambayarta,wai zata haifi baby yazama kaninsu?"kuma zata basu baby ?"itadai murmushi take sukuwa su Maryam d salim nabasu amsa,ana haka yarima yashigo parlourn d gudu twins sukaje sukayi hugging dinsa suna dariya,sabarsu yyi yana juyi dasu ,yazo yazauna gefen yasmeen suka gaisa d hanan ,tayi masa murnar samun k'aruwar da yayi....

Nan yace mummyn twins ,dama kuwa zanje daa gidanki ,amma tunda kinso shikenan,dan murmushi tayi ta ce oh yaya tunda Anty yasmeen ta zo gidan nan bakasake xuwa gidanaba!murmushi yyi yace zamuje nida ita ko my Princess, yasmeen tayi y'ar dariya yace eh harma kigaji dmu,dariya akayi baki daya....

Yarima yatashi yashiga ,ciki bbu jimawa yadawo da keys din mota yabawa hanan kyauta halak malak dinta,ihun murna tayi kamar wata yarinya tanata jin dad'i had'e da yimasa godiya dan dama tanason acanza mata mota,cikin murna ta nufi part din ammi..

Su Maryam ma suntayata marna,nan suma yabasu kudin da yayimusu alk'awari dan suje suyi shopping din kayan yin bath din..

Bayan duk sun fita ,yasmeen tayita masa godiya da addu ar sake samun bud'i adukiyarsa ,Wanda ba karamin dadi yarima yajiba ..

Rungume yyi ajikinsa ,yana shakar k'amshinta ,anan yake labarta mata yadda bash yashiryu da yadda sukayi da salma har ALLAH yakubutar dasu dg sharrinta..

Hamdala yasmeen tayi tace ALLAH yak'ara tsaremu,yace ameen..sageer ne yyi sallama yashigo parlourn dan dawowar kenan dg Dubai yahado lefe na bikinsa Wanda da tuni anyi(kiddinaping din yarima da akayi yasaka aka daga bikin)shine mama ta sanar dashi yasmeen Nada ciki yazo tayasu murna..

Sallama tyi yarima ya mike suka rungume juna,cikin farin ciki yah sageer yace oh yaya Ashe mun sami baby ?"

Murmushi yarima yyi ,kallon yasmeen yah sageer yyi datake gaisheshi ,ya amsa had'e da cewa maman baby ya baby nah yake? "Tace lfy "yace to ki kulamun dashi pls,itadai sunkuyadda kanta take ,yarimayajashi suka zauna yake tambayarsa saura sati nawa bikin ?"yace2,firarsu suke Wanda duk firar ta babyn daza ahaiface ...wayar yah sageer tayi ring in bbu bata lokaci yadaga ganin sweetynshi ce,hans free yasaka wayar dan su yarima suji.

Taslim(wato amaryar sageer)tace my blood Ashe matar yah Ashman cikine da ita, murmushi yyi yace eh wlh ,cikin tayasu murna race gsky naji dadi kace inatasu murna ina gaida babynmu da mominsa....da sauri yasmeen dke murmushi race aiko gamu muna amsawa kuma babynki yace fushi yake dke saikinxo zai amsa gaisuwarki...da sauri taslim tace oh my blood Ashe kuna tare ?" Har naji kunya d'it yakashe kiran..

Murmushi yarima yyi ,Wanda har cikin ransa yanajin Dadi d farincikin ganin yadda danginsa ke nuna farin cikinsu akan gudan jininsa ALLAH dai yanuna musu ranar da yasmeen dinsa zata Haifa masa babyn sa ,ameen...

Kiran sallar azahar yasakasu mikewa suka wuce masjid...

***
Bangaren salma kuwa...
AWESOME WRITER'S ASSO..??o_

(palace of excitation and pleasant writer's)


YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`


Story &written by mmn fareesa

Wannan page din nakune ,mmn fareesa fans page&awesome fans club kuyi yadda kukeso dashi kuna raina ina mugun jidaku over???i???i

Ina me bawa masoyana hkri aduk inda kuke na rashin jina kwana2inada uxurine nagode, masu zagi kuma na gode???idan kunragemun xunubi kusani zagi ajinina yake be rageni sai kari ,grps na rufe bbu yadda kuka iya dani saidai zagin nan kadai....

??T95&96

Bangaren salma kuwa jiki ba kwari, tashige motarta ta nufi gd.
Saidai maganganun da yarima yagaya mata suntsaya mata arai da kuma bash yabata mamaki dukda batasanshi amma Wanda yahadata dashi yasanarda ita dan iskane na karshe."
Ashe kuma yashiryu ,ita haushinta daya maganganun da yarima yagaya mata agaban bash yak'ara xubda mata kima, lallai Ashe duk abinda mutum keyi ko mekyau ko marar kyau,zaibika ko bayan kabar abun nan..
"Jiki b k'wari ta iso gd ko abinci bataciba ana gama isha 'I tayi bacci bbu yi salla, dan dama bayitakeba." rabon datayi tama manta"
da misalin karfe 3:00am salmace sai juye take kan bed idonta arufe ,tayi sharkaf d zufa ,kuma g hawaye na zuba....xuwa can tafara ihu tana cewa wayyoooooooo!
ALLAH nabar lesbian ,bazan sakebaaaaaaaa!


Bude idanunta tayi ta tashi zaune ,sai zare ido take tayi bala'in tsorata, afilili tace oh ni salma meke shirin faruwa dani?sai takama hawaye had'e da cewa dama haka akema masu lasbian azaba d marasa yin sallah oh nashi ga ukkunaaaa!sai waige waige take da gudu ta fito tana ihu hade da kiran mommynta."
Kicib'us sukayi d mommin da sauri ta fada jikin mommy ta na kuka mecin rai jikinta sai rawa da kirma yake".
Itakuwa mommy cikin damuwa had'e da tsorata d ganin yadda ya'rta taburkice alokaci guda ,sai jijjigata take tana tambayarta lfy ?meke faruwane?"
Kuka kawai take taje mommy muje daki namiki bayani !ba musu ta bita har bed room ,bayan sun zauna cikin kuka ta sanar da mommy cewa tana lesbian kuma bata sallah...salati mommy ta yi, saikuma tafashe d kuka tace oh ni Habiba na cuci kaina nabatamuku tarbiya ta hanyar sangartaku kuyi yadda kukeso gashi kin lalace wai ko sallama bakyayi..

"" salma wacce kanta ke duke ,ta d'ago tana kuka tace yanxun nayi mafarki anamun azaba akabarina d macizai d kunamu ga duhu d zafi ga wasu irin hallittu nadaban ,kuma ana mun azaba d wuta sbd rashin yin sallah, wlh mommy na tuba nabi ALLAH nabiku.."

Ajiyar zuciya mommy ta yi tace to shikenan tunda kin shiryu kiyita istigifari ALLAHU GAFURUR RAHIM ne amma pls in daddy ki yadawo kada kisanar da shi kinji?tunda baya gari "

"Tace to"

Mommy ta ce yanxun kije ki kwanta kafin asuba tayi,cikin tsoro tace ah ah mommy muje part din ki ,nan tabita sukaje...

Washe gari saida mommy ta koyawa salma alwalla d yadda ake sallah sbd ta manta.

,,,,acikin kwana biyun salma tayi bala'in yin sanyi ko mgn ba sosai takeyiba ,gashi tashiga islamiya ta matan aure anan anguwarsu burunta yanxun tayi aure bautar ubanjiji,sannan kozata fara aiki..koda daddynta yadawo shikanshi yaga canji atare da ita g islamiya tashiga Wanda yaji dad'in hakan sosai..

"Tun lokacin da salma ta shiryu ta dena amfani da layinta ta rufe dg baya kuma ta bude ta fidda number ta bash ,sannan ta karya layin tacanxa wani,saidai me ?tarasa dalilin dayasa ta cire number bash ta saka abason layinta.kuma take yawon tunasa....


** ** ** ** ** **
Su yasmeen kuwa sati biyu kenan da gane tanada ciki ,amma kullum gidan nan cike yake da jama a dangi da abokan arziki zuwa tayasu murnar samun wannan ciki." baba mlm har gd ya aiko da rubutu ajarka yasmeen ta yi ta sha kullum safe da rana,da ya kare asanardashi yyi mata wani insha
ALLAH zata sauka lfy..
Uban gaiyar kuwa wato yarima saida yyi sati d'aya baya zuwa office yana lik'e da princess dinsa kuma mmn babyn sa,saida jama'a suka matsa tukum yakoma office sbdasu son ganinsa ko yataimaka musu."
Suma su salim d Maryam bayan sun yi bath day dinsu ,ai nan part din yasmeen suka tare ana rainon babyn dasu ....ayanxun haka shire shiren bikin yah sageer ake wadda yau akeyin kamu gobe deenar ,kuma a gobe hjy babba zatazo taga yasmeen tazo biki....

"" yasmeen ce tsaye ,ta kalli agogon hannunta taga 11am saura minti15amma Maryam shiru batadawo tazo ta sanar da ita tazo ayi mata kunshi d kitson biki.",,
Zama tayi gashi dama tanajin haushi yarima yyi mata wayo tayi bacci yyi tafiyarsa...k'arar bude k'ofar ne yasaka ta kallon me shigowa,maryamce, hararar ta yasmeen tayi tace shine Kika yi zamanki ko?"
Murmushi Maryam tayi tace sorry mmn babynmu"kixo muje ayimki lallen d kitson ni sai anmiki za'amun lallen ,bazanyi kitsoba saloon zanje yanxun..yatsina fuska yasmeen tayi tace naji muje!
Murmushi Maryam tayi tace hmmm nifa yanxun Anty ce saina gayama yah Omar nace kina yawan aikena,dariya tayi tace Kisa niya ai,abunda ma bazaizoba gun kamun."
Turo baki Maryam tayi tace lah Anty yace zaizofa pls d gaske kike?"dariya yasmeen tayi jar beautiful point dinta ya lutsa tace tsokanarki nake ...ihun murna Maryam tayi tace wlh da har najini kamar marar lfy,tafad'a yyinda sukabar parlourn ,suka nufi part din ammi, ahanya Maryam kesanar d yasmeen gobe hjy babba zatazo,shiru tayi batace komaiba, amma cikin xuciyarta bataso zuwan wannan fitinannar tsohuwarba...

"Suna isa suka sami parlourn du baki yan biki da yan'uwa,zama yasmeen tayi yayinda me kitson ta matso dan farawa yasmeen ga maiyin lalle gefe itama zata mata ga kuyanginta agefenta ko in tana buk'atar wani abu.,,,,

Bayan yasmeen ta zauna sun gaisa da mutane ,lura tayi da wata Budurwar ,amma dg ganinta ba yarinyabace sai wannan hura hanci take tana shan k'amshi tayimata k'uri da ido,itama yasmeen kicin kicin tayi da fuska dan bata d'aukar raini wlh gun kowane sakarai..

" har anfara tsagar kitson tace adakata"

Ta shi tayi ta bi bayan Maryam dazata tafi gun saloon ta tsaida ita sukatsaya gefen hanya..

"Ahankali tace Maryam waccen me light blue in atamfar wacece?"

Tsaki Maryam tayi tace ,y'ar kanin ammi ce itawai yaya Ashman take so.....what!

Yasmeen ta katseta tana zaro ido dan wani mugun kishine yataso mata ,dariya Maryam tayi tace maida wuk'ar wlh yaya bayasonta ko kad'an ke ko fuska baya sakarmata itada yayarta sukazo yau gun biki nasan k'ila suyi kwana3,sunanta elham..

Ajiyar zuciya yasmeen tayi tace naga sai wani harara ta take,Maryam tace k'ila haushinki tajeji,yatsina fuska yasmeen tayi tace hmmm zankuwayi maganinta wlh dan my Prince na yasmeen ne ita daya."

Murmushi Maryam tayi tayitafiyarta abunta ,itakuma ta shigo ciki aka fara mata kitson d lallen .

"Kadan kad'an ammi ta lek'o tazo gun da akewa yasmeen Kitso tayi ta tambayarta metakeso?" Zataci wani abu?"

Saidai tayi murmushi cikin jin kunya tace ah ah.

Ita kuwa elham dayake zaune kan kujera tana kallonsu kuma tsab yasmeen ce matar yarima duk da basuzo bikinba sbd tana kishi kuma ko yanxun tana kan bakanta na sonshi..

Tayi shiru duk da ta tsorata da yadda taga kyawun yasmeen ,amma wani gefen na xuciyarta tanajin dad'in ance ai bayasonta akayi auren dan haka ,afili tayi doguwar tsuka tace hmmm aikin banxa cusa kai ba kwarjini Wanda akeyi danshi bedamu d mutumba,shara tafisa daraja ....

"" shiru akayi mutanan dke dakin suna mamakin ta todawa take ?Wannan maganar."

Yasmeen kuwa tsab tagane da ita take ,murmushi tayi ta kalli agogo taga befi awa guda yarima yadawoba ,tasan dayaje part dinsu yaga batacan nan xaixo,azuciyar ta tace zanbaki mamaki yarinya..

Tashi tayi tace wa kuyanginta suje a wanke mata kunshin tayi sallah dg baya a ida kitson,bbu musu suka bita.

Bayan anwanke tayi sallah tadawo aka cigaba da yarfamata kananun kitsonta da yyi masifar kyau yazubomata agadon baya..

Kad'an kadan ta duna agogo ,karfe 2:26pm aka gama kitson tasan yarima na hanya,sallamar kuyangin tayi da masu kitson,parlourn yarage dg ita sai kuyangin ammi d ilham sai wasu baki su2adedenan Maryam tashigo tadawo dg gun saloon,tana faraa tace Anty g yayacan yadawo b....baya idaba yarima yashigo cikin parlour ..

Tashi yasmeen tayi tana turo baki ta juya bayan ta ...shikuwa bawan ALLAH bedamu da mutanan dke parlourn ba ta yasmeen kawai yakeyi ,da sauri yasaki jikkar hannunsa murya asanyaye yace my Princess waya tabamunke ?"kike fushi haryashafeni.

"Nufarta yyi tana janyota jikinsa sai shagwaba take ta rufe ido ,d'agoya yyi fuska bb walwala yakalli Maryam d kuayangin dke parlourn atsawace yace Ku fadamun waya batarabun raina rai ?" Ko yanxun Ku fuskanci Bacon rai...

Ita kuwa elham mutuwar zaune ta yi tana kallon ikon ALLAH ,lallai anya mutumin nan haka ta bassa?"Amma kuma akwayar idonsa tagane son tane kwance ciki..

Yasmeen kuwa ganin zaitara mata jama 'a acikin taron yan biki tasa tafad'a jikinsa tayi masa rad'a ,dan dama abinda takeso elham ta fahimta kuma ta fahimta..

Ita kuwa Maryam tsab tabani yasmeen amma sai waske d cewa k'ila taya bananba gsky Dan bbu Wanda ya isa yabata mata rai ina agun banganshiba ,inafatan katafomata d tsarabarta?"

Murmushi yyi yace eh my sister naji dad'in yadda kike kulamun da antynki ,zo muje namiki kyauta ...

Ihun murna Maryam tayi tace to taya muje natake muku burki daddyn &mommy n babynmu ,murmushi yasmeen tayi suka nufi k'ofar fits asannan yarima yaga yayar elham da wata kawar ammi suka gaisa ko elhm din be kallaba kuma yaganta..

Ficewa sukayi...

Kuyi hkuri da typing errors d spelling mistake, bana editing nagode..
AWESOME WRITER'S ASSO..??o_

(palace of excitation and pleasant writer's)


YARIMA ASHMAN
???`???`???`???`???`???`


Story & written by mmn fareesa


Wannan page din nakine maman khadija kiyi yadda kikeso dashi ,nagode sosai da kaunarki gareni anatare??B惙B?

??T97&98

"" ficewa sukayi dg part din suka nufi nasu,awaiting parlour suka sami lodoji guda biyu kan kujera ,d'aya yarima yadauka yaba Maryam ,baki washe takarb'a had'e da cewa ngd sosae yaya ALLAH yasauki antynmu lfy .
"Yar dariya yyi yace ameen yah ALLAH" nan ta fice ,kallon yasmeen yyi wacce sai turoba ki take gaba..murm umishi yyi yakalli hannayenta da santala santala kafafunta ,afili yace wow my Princess masha ALLAH gsky yyi kyau lallen nan ,wace tamiki shi inmata kyauta ?"xo in gani mana,mak'e kafad'a tayi ita bazatazoba."
Yar dariya yyi yace niko big baby ?"yana nuna kansa ,dariya yabata aiko ta dara had'e da fadawa saman cinyarsa ,lumshe ido yyi dan dama yana jinsa cikin buk'atauwa tunda akace yasmeen nada juna biyu yau 2weeks besake yin sex da itaba."
"Ahankali yace my Princess nayi missing naki sosai" sake shigewa jikinsa tayi,yyinda hannunta na cikin nasa yana wasa dasu dan lallen yyimasa kyau.
"Murya kasa kasa tace nima haka ai yanxun kadawo muna tare har zuwa lokacin da zamu tafi gun kamun amarya ko?" yatsina fuska yyi yace kamun amarya fa kikace Aida kunya naje yana k'anina kuma kema bazakijeba gsky sbd bazan iyaba kawai wasu gardawa su kallemun ke aidasake wlh zan iya k'walkwalewa mutum ido inyana kallonki....cikin shagwaba tace nidai um um tare zamuje ALLAH kuwa ,kana like dni ,ina like da kai kaji yaya..sinsinarta yake ,cikin wata murya yace um um ban yardaba....ihu takama yi d burgima ajikinsa wai ai babyn sa nasan yaje gun kamun uncle dinsa...shikuwa kamar wani yaro yace to my Princess tunda Small baby nah yanaso nahakura ...
Cikin jin dad'in maganarsa tace yauwa kokaifa!muje kayi wanka...am inama tsarabata?"yar dariya yyi yajawo ledar dke gefensa yace gashi hade da zame d'an kwalinta yana yaba kitson da akamata."
Ledar ta bude dan k'waleliyar kaza ce gasassu guda biyu g ice cream nan sukaci sukayi kat had'e da aza drinks sama ,janta yyi wai suje suyi wanka.
"Bbu musu ta bisa dan yanxun mugun shagwaba ta yake da kansa yyi mata wankan ,tarigasa fitowa bayan ta gama shafa yafito ,akuma lokacin wayarta tayi ringin,d'agawa tayi ganin maryamce nan naji tace ok gani nan xuwa.kallon yarima tayi tace yaya bara naje ayimun kwalliya..lura tayi yawani yi kicin kicin d fuska bece komai na ,shiru tayi itama,kallonta yyi yace kije mana.. "Ahankali tace yaya nafasa naga kamar ba kaso dama sbd kai za'amun tunda bakaso inaga abarshi dama akwai zama wlh.tafad'a fuska sake dan ta lura kishine yasashi yin haka...shikuwa tausayinta yaji ganin amaganarta bbu tsiwa ko rashin kunya ,shiyasa yakesonta sbd bata masa musu ko gaddama ," ahankali tazo ta yi hugging dinsa ta baya..


"Lumshe ido yyi jin nashanunta na gugar bayansa ,Wanda dama ko a toilet jurewa kawai yyi." Cikin kasalallar murya yace baby kije ayimiki kwalliyar ina jiranki kinji?"ahankali tace to yaya amma wanne kaya zansaka?"be juyoba yace zan fito miki dasu,batace komaiba ta fita dan ta lura kamar yanada bukata ,dan ita tausayinsa takeji dan tasan yanada yawan b'ukata..

Haka taje akayimata kwalli me kyau bata haukaba su kabsu masu make up din sun yaba kyawun datayi ana idarwa ta nufi

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login