Showing 69001 words to 72000 words out of 94417 words

Chapter 24 - Garkuwa Book 2

11 Oct 2024

3599

yana gab da haukatata.

Shi kuwa jin yadda ta abka jikinshi ne yasashi tashi zaune jiki na rawa.
hannunshi yasa cikin gajeren wondon shi, Jabeer ɗinsa da ke barazar tsinkewa ya kamo da ƙarfi, ya fito dashi ya cusa mata cikin tafin hannunta.
Kar-kar haka duk suka fara karkarwa.
Gaba ɗaya da jikinta rawa yakeyi baza iya mishi komaiba.

Ita kuwa Aysha jin Jabeer ɗinsa a tafin hannunta yasa kuma gigice.
jikinta ta fara janye wa,.
tana jujjuya mishi kai.
da sauri ya riƙota,
ware sawunshi yayi ya ajiyeta tsakiyarshi.

sai kuma yasa hannunshi ya tureta ta faɗa ta baya ta konta.
a hankali cikin rawan murya kamar mai kuka yake cewa.
"Uhhhhhshhhhhh Aishhhhhhhh".
Cikin yarfa hannu tace.
"Hamma Jabeer kayi haƙuri ban workeba, ciwon bai workeba."
Hannunshi yasa ya shafo pp ɗinta da yaga tana tsiyaya.
a hankali ya hauro kanta, cikin rawan jiki ya kusanto Jabeer ɗin sa, da Shatunta.
Da azaban ƙarfi ta rumtse idanunta tare da buɗa baki tace.
"Washhhhh haahhyyyy Washhhhh Allah na, Yah Sheykhhhh zafi".
Dai lokacin kuma taji ya kuma ziyartar jikinshi gareta.
Da karfi ta yarfa hannunta tare da sakin kara ta buɗa sawunta wai ko zataji sassaucin zafin karɓar bakwancinsa a karo na biyu murya na rawa tace.
"Wayyo Allah Wayyo Ummey na. Yah Sheykh zafi.zafi.zafi.zafi zafifa".

Cikin gurnani da kasa control ɗin kansa da muryarsa yace.
"Wowwwhhhhh Washhhhh Shyyyyyyyyyah Aishhhhhhhh".


Dai-dai lokacin kuma Ummi ta tashi daga bacci ɗan fitsari daya matsa mata a hankali ta miƙe zaune.

Can ɗakin Shatu kuwa, cikin rauni da zafin da take ɗan ji take jujjuya kanta tare data tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa, tana mai jujjuya kai take kuka mai cike da raki da shogwaɓa take cewa.
"Yah Sheykh zafeeeh zan mutu."
Can sama yaji kalmar ta ta karshe, wacce ta daki kahon zuciyashi cikin rawan murya taji yana cewa.
"No! Aishhh bazaki mutuba, kunti ba'adu jasadi Yah Aish".
Kai take ta jujjuyawa hawaye raki na tsiyaya babu gaggauta wa,. Murya a shogobe ta kuma cewa.
"Yah Sheykh zafi na gaji, Wayyo! wayyo! wayyo! Zafee".
wani irin kwaƙuma yayi mata wanda yasata, yin ihu mai ɗan ƙarfi.
"Wayyoooo ooo Ummeey na zai yagani".
Bafaya jinta zuwa yanzu sabida ya tafi duniyar da Hamma saif yaje kuramtarsa ta worke da gurguntakarsa, (NAKASA BA KASAWA BACE) yaje duniyar data faransa Hamma Haydar zama Balarabe,( BANDIRAWO) yaje duniyar datasa Hamma Yusuf yace in yayi shiru baiyi ihuba daɗi zai ƙumemeshi a ciki ya kasheshi (HUKUNCIN ALLAH).
Wani irin gurnani da surutai yakeyi tamkar ba Sheykh mai libga-libgan al'kyabbas ba.
wani irin masifeffen ƙara tasa lokacin da taji yana wani irin zabura da kamar doki.
gaba ɗaya ya jikkatata.
Kuka ta farayi sosai tanayi tana yarfa hannu tare da ture ƙirjinsa.
Ƙankameta yayi tare da manneta a jikinsa da karfin masifa sabida wani irin azabebben masifeffen daɗi da yakeji yana gab da sumar dashi in yaci gaba da rufe bakinsa cikin rawan murya da karkarwa ya fara cewa.
"Subahanallahi! Alhamdulillah la'haulawala ƙuwta illabillah aliyul axeem, Jazakallahu khairan Yah A'ish kuntil lagamee Yah Aishhhhhhhh laisa li misluki abadan Dazakallahu ilman wa fikhran wa yatta ƙi Allahu jami'an".

Ummi kuwa cike da tsoro ta miƙe tsaye jiyo kamar muryar Aysha tana kuka da surutai.
jiki na rawa ta lalubo kallabinta kana ta sauƙo kan gadon.


Shi kuwa Sheykh gaba ɗaya ya gigice sai larabci yake bugawa, da tasbihai tamkar a bakin masallaci yake.

Ita kuwa Shatu sosai take zuba taɓara da raki da zallar shigoɓa da kukan zafin da takeji.

Cikin wani irin gamsuwa mai cike da jin daɗi ya mirgina gefenta ya kwanta lokacin da ya gama zazzage mata yayyafin shi.
Jawota yayi jikinshi ya ruggumeta tsam cikin meda numfashi yasa hannunshi yana shafa kanta zuwa bayanta tare da cewa.
"Afwan Yah A'ish, kiyi haƙuri dena kuka kinji ko, boɗɗon Ummeyna na barki haka".
Cikin shogoba ta fara tumurmushe da bubbuga kafa still har yanzu kuka takeyi dan gsky taji azaba, kuma har yanzu ji takeyi kamar Jabeeeeeeeeer ɗinsa na cikin jikinta, sabida wani zogi da raɗaɗi da wurin keyi mata cikin kuka da raki da ɗan daga murya tace.
"Hiyyhhh Wayyo Ummey na, zafi zai yagani Ummey".
Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da zallar jin daɗi yayi tare da cewa.
"Kiyi haƙuri na tuba, kada ki haɗani da Ummeynki bazan yagaki ba, kinji ko boɗɗon Ummey."
Cikin ɗaga murya da ɗan bubbugeshi tace.
"Wlh sai na faɗa wa Ummey na kamin mugunta Wayyo Ummey na".
Dai dai lokacin kuma Ummi ta fito daga ɗakinta da sauri ta nufo bakin ƙofar ɗakin Shatu.

Shi kuwa Sheykh cikin tsoron kada ta jawo hankalin Ummi garesu, ya ɗan saketa tare da jawo gajeren wondoshi ya fara zirawa yana cewa.
"Dan Allah kada ki tara min jama'ar masarautar Joɗa, kinga haka kikayi last time ma, Ummi tajimu kafinma inje masallaci ta kira Gimbiya Aminatu ta gaya mata, ita kuwa ta gayawa tsoffin sa'idon nan tun a masallaci suke tamin kallon tuhuma kamar ba matata na raɓaba".

Manna kanta tayi da pillow'n tare da zuba mishi ido kana da ƙarfi cikin salon tsokana da raki tace.
"Sai na gaya Ummi".
Tayi mgnar cikin son ganin ya zaiyi.
Ai kuwa cikin tsananin zaro ido ya kalleta sai kuma ya juya da sauri ya nufi ƙofar fita yana cewa.
"Ni na tafi bari in bar miki ɗakinki tunda kunya tani kike sonyi".
Ya ƙarashe mgnar yana fita.

Ita kuwa Aysha haka nan taji murmushi ya tsubce mata.

Shi kuwa Sheykh da sauri ya fita,
kanshi ya sunkuye yana gyara zaman Jabeer ɗin sa cikin wondon.

Yazo tsakiyar falon kenan, Ummi ma ta iso.
cikin wani irin azabebben kunya mai tsanani ya juya da tsananin sauri ya fuskanci ɗakin Aysha, gaba ɗaya jikinshi karkarwa yake dan wata iriyar fitinenneyar kunyar data rufeshi.

Itama Ummi cikin wani azabebben sauri ta juya a saba'in ta nufi komawa ɗakinta.

Shi kuwa Sheykh gani yake baya sauri hakanne yasa ya haɗa da sassarfa.
Yana shiga ya maida ƙofar gib ya rufe.
Da sauri Aysha ta ɗago kanta ta kallishi, da sauri tace.
"Lfy?". Ganin yadda jikinsa ke kerma.
Bakin gadon yazo ya zauna, hannunshi yasa duka biyu ya dafe kanshi cikin muryar gsky da gsky cike da kunya yace.
"Aishhhhhhhh da wanne idon zan kalli Ummi Aish kinsa ta ganni dagani sai gajeren wondon, a suffar da ke kaɗaice kika dace da ki ganni da ita duk duniya.
Aish kin jawo ta fito da wannan rakin naki da kukan banza".
Sai kuma ya juyo gareta jin tana mgn cikin shogwaɓa.
cikin sanyi tace.
"To ai zafi naji, shiyasa nayi ihu".
Cikin takaici yace.
"A haka zamu tabbata kenan? Duk sanda zan kusanceki sai kinyi tamin ihu kina tara min jama'ar gari".
Bakinta ta ɗan tura kana ta koma ta kwanta.

Shi kuwa Sheykh miƙewa yayi ya shiga Bathroom ɗinta.

Ummi kuwa ai fitsarin da batayi ba kenan, sabida wata iriyar fitinenneyar kunyar Sheykh ɗin data rufeta.
Dugungunewa tayi cikin borgon ta, tana tunanin tsawon shekaru ashirin da biyar kenan rabonta data ganshi da gajeren wondon.
Oh ni Zainabu meya kaini fita, gidan mata da miji gashi naje nasa yaro jin kunya, da matarsa, ashe shiyasa yaketa zirga-zirga da kora su Jalal oh Jabeer ka yafe mana mun shiga lokacin ka".
Haka tai ta surutu har baccin ya kuma kwasheta.

Shi kuwa Sheykh yana shiga yayi wonka, towel ɗin ta da ya gani a ciki ya ɗaura.
kana yana fitowa ya kalleta cikin alamun tausasawa yace.
"Tashi kije kiyi wonka na haɗa miki ruwan ɗumi".
Cikin sanyi tace.
"To ka tafi tukun".
Kanshi ya gyaɗa kana ya fita,
da sassarfa ya koma Side ɗinsa.


Ita kuwa Aysha a hankali ta miƙe ta shiga bedroom ruwan ɗumi daya haɗa mata ta shiga ta zauna.
Kana tayi wonka sannan ta fito, riga kawai ta saka ta koma ta kwanta tanata numfashin gajiya a take tayi bacci.

Shi kuwa Sheykh ganin karfe huɗu yayine yasashi.
Fara nafilarshi.


Cameroon Yahunde.
Washe gari da safe. Ba'ana ne zaune gaban bokanshi, cikin tsareshi da ido cike da takaici yace.
"Yau kwana biyar kenan in binka ka bincika min lamarin Shatu na, sai kai tamin hanya-hanya. Shekaran jiyan can kace min haske yayi yawa baka ganin komai, jiya nace ka duba kaƙi dubawa me kake nufi da nine wai?".
Cikin tsanani tsoro da shakku bokan ya kalli Ba'ana cikin sanyi da tsoro yace.
"Batun gsky bazan ɓoye maka komaiba tunda ka matsa ka sani.
Sai dai in kayi al'ƙawarin bazaka cutar da niba".
Cikin faɗa Ba'ana yace.
"Kai ubanane ko uwata ko Shatu ce kai da zanyi maka alƙawarin bazan cutar da kaiba,. Ko ka gaya min ko in nuna maka ainihin waye ni.
Dan ubanka dubo min Mata ko inci uwarka".

Cikin rawan jiki da sadaukar da rayuwarsa dan yasan ko ya yayi Ba'ana zai kasheshi cikin rawan murya yace.
"Koda zaka kasheni zan gaya maka gsky, ko kaso ko ka ƙi, gskya ta binne ƙarya, haske ya kori duhu.
mutumin can mijin Shatu shine gsky kaine karya shine haske kaine duhu.
Zan gaya maka gsky ko Allah zaisa ka yarda da wuri kada kayi makararran yarda irin nawa.
Babu wani makami sama da addu'a, kuma babu wani addini na gsky sama da musulunci, addini mai cike da ni'imomin duniya da lahira, Sheykh yafi ƙarfin ka domin shi Allah da manzasa ya riƙe, bazaka taba iya cutar dashi da komaiba a duniya har sai dai in dama Allah yan ƙaddara zai cutu.
Domin duk sihirina da mukayi kan cewa in ya kusanci Shatu yaji zafin dafin cizon kunamai, toshi wannan abun shegen daɗi yaji. Yakusance tun kwana huɗu baya, kuma daren jiyama kwana yayi tare da ita ya kusanceta yayi jima'i da ita babu abin daya sameshi saima lfy da girma da Jabeer ɗinsa ta ƙara dan ta samu gamsuwa da Shat.."
Bai ƙarasa zancenba ya kurma wani irin gigitaccen ihu mai azaɓan ƙarfin amo, sabida wani irin zabura da Ba'ana yayi ya caka mishi ƙahon rago a dai-dai kan ƙahon zuciyarshi.
Nan ya faɗi kwance jini na zuba cikin rawan murya na magagin fitar rai yace.
"Baka da nasara, kada kaje Nigeria in ka koma ka kai kankane, babu abinda zaka iya yiwa wanda yake riƙe da addinin Musulunci da gsky da al'ƙur'ani littafin Allah."
Yana faɗin haka ya rai yayi halinsa.

Shi kuwa Ba'ana cikin wani irin masifeffen tashin hankali da kiɗima ya kurma wani ƙaƙƙarfan ihu tare da kiran Shatu da karfin kana yace.
"Mata ganinan dawowa duk da nasan da wuya in iya shiga masarautar Joɗa, amman dole zan faɗaɗa bincike na, zan zama dodon tsafin kaina zanzo na saceki, dole sai na aureki na kusanceki naji daɗin ni'imomin jikinki na baki ciki kin haifu dani, bazan yi renon banzaba ko nononki ban taɓa taɓawa ba, wani can yazo ya cinye min budurcinki dole zai ɗanɗani azaba mai girma, sai na sake yi mishi ka ciya dan kan uwarsa".

Tulun tsafin ya jawo gabansa yafara aikin da kansa.


A can gefensu Bappa kuwa.

Ummey ce zaune Junainah na gefenta amaryar Bappa nayi mata kitso, cikin sauƙe ajiyan zuciya Ummey ta kalli Bappa dake gefensu yana al'walan yin walaha cikin sanyi tace.
"Bappan Shatu yaushe zamu koma Rugar Bani? Ina kewan Shatu, ina yawan mafarki da ita, ina son inje inda take".
Murmushi Bappa yayi kana ya kalli Junainah dake cewa.
"Bappa ai ni dai Addana tace dan Allah Yah Al'amin ya kai mata ni, ina ka yarda?".
Cikin sanyi ya gyaɗa mata kai kana ya juyo ya kalli Ummey cikin tausayawa yace.
"In sha Allah zamu koma Rugar Bani, amman da sauran lokacin komawarmu".
A hankali Ummi tace.
"Zai kai kamar yaushe?".
Cikin sanyi yace.
"In sha Allah zuwa wani ɗan lokacin".
Kai Ummey ta jinjina dan ta fahimci ba rana kenan.


A can Masararutar Joɗa kuwa, wunin ranar Sheykh wasan buya yakeyi da Ummi sabida masifar kunyarta da yakejin.


Yau kwana biyu kenan da faruwar abin kuma, jikin Shatu yayi sumul yanzu bata jin ciwon komai.

Ummi kuwa wani tsumi na musamman ta haɗa mata na masarautar Joɗa tana bata safe da yamma kofi ɗaɗɗaya, ita da kanta ta gamsu da kyan tsumin sabida ita kanta takanji tana tsiyaya duk sanda ta tuna Yah Sheykh.


A hankali yake taku, har ya iso bakin corridor'n, kanshi ya ɗan turo, ya leƙa cikin babban falon, da sauri ya dawo da baya, sabida hango Ummi na tsaye tana miƙa wa Shatu wani abu a kofi.

Ido ya ɗan lumshe tare da cewa.
"Allah ya sani ina jin kunyan Ummi tayaya zan fito".
Sai kuma ya ɗan leƙo, da sauri ya sako kai ya fito sabida hango Ummi bata wurin.

A hankali ya iso tsakiyar falon.
Ido ya ɗan zubawa Shatu dake kallonshi babu ko ƙebta ido.
Yayi masifar kyau cikin shigarss, gaba ɗaya ta kasa janye idonta kanshi.
Girarshi ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa.
"Aishhhhhhhh ya dai? Kinada matsala ne?".
Cike da mamaki tayi ƙasa da kanta tare da sake gajeren murmushi. Cikin sanyi tace.
"Ina kwana".
Bakinshi ya ɗan taɓe tare da cewa.
"Bana so riƙe gaisuwarki, tunda ban kai aje a gaisheni ba.
Na lurama guduna kikeyi ko faloncan bakya son zuwa".
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"To ba kai bane".
Da sauri yace.
"Nine me?".
bakin ta kuma turawa tace.
"Kaine kake min".
Sai kuma tayi shiru, murmushi yayi kana ya matso kusa da ita.
gefenta ya ɗan zauna a hankali ya kamo hannunta ya manna kan wuyanshi tare da cewa.
"Aishhh." Cikin kula ta kalleshi jin jikinsa zafi jau-jau a hankali tace.
"Yah Sheykh baka da lfy ne".
Kanshi ya jinjina kana ya miƙa tsaye dan gudun kada wani ko wata yazo ya samesu a hakan, cikin sanyi yace.
"Nima ban saniba Aish amman yau tsawon kwana bakwai kullum da zazzafan zazzaɓi nake kwana.
Babu wanda ya sani da yake bani da gata, Umaymah na bata kusa, Mameyna bata kusa da ko ƙuda bazata bari ya sauƙa a kainaba."
Ya ƙarashe mgnar jijiyoyin idanunshi na tsastsafo da wasu tafasassun hawaye masu ƙuna a zuciya.
sai kuma yayi sauri ya juya ya fita.

Cikin wani irin rauni, tausayi, so, shaƙuwa, kaunarsa. ta rakasa da ido, tabbas da Side ɗinsa ya koma da ta bishi a baya, sai dai kuma kash woje ya fita.


Da yamma suna zaune a falon Umaymah ta kira Ummi bayan sun gaisa ne tace.
"Ummin Jabeer Hajia Kubra na ba lfy tunda ta dawo auren Haroon, jiya mukayi waya da ita tace har an Bata gado. Amman an sallamesu yau da safe.
Shine nake so dan Allah keda Juwairiyya kuje ku duba min ita da jiki. Nima kaina in sha Allah na kusa zuwa da zaran baƙinmu sun gama komawa, zanzo da Aunty Hafsat da Rahma".
Cikin kula Ummi tace.
"Ayyah Allah ya bata lfy. In Sha Allah kuwa zamuje mu dubota da jiki gobe".

"Amin Amin, yau dan Allah kuje ku duba min ita".
Umaymah ta faɗa cikin jin daɗi.
Sai kuma tace.
"Ya jikin ɗiyar tawa".
Juyowa Ummi tayi ta ɗan kalli Shatu dake shan tsumin data bata tace.
"Uhuhh yanzu dai anyi lfy sai kuma tsoro da raki".
Dariya sosai Umaymah tayi dan Ummi ta bata lbrin abinda ya faru wancan ranar.
Cikin yin ƙasa da murya tace.
"Shifa ɗan naki".
Miƙewa Ummi tayi ta nufi kitchen tare da yin ƙasa da murya tace.
"Uhumm kedai bari ai mun zama surkan juna wlh har yau ɗin nan ban kuma ganinshi ba.
Ni ina jin kunyarsa haka shima yana jin kunyata, itako ɗiyar taki sarkin raki ko a jikinta".
Murmushi Umaymah tayi tare da cewa.
"To yar taki zakiwa faɗa ta kula da mijinta fa bata san irinsu ba in sunji mace basa iya dogon haƙuri".
Dariya sukayi kana suka katse kiran.

Falon ta dawo dai-dai lokacin kuma Sara ta shigo.
Gefe ta zauna jin Ummi na cewa Jamil.
"Gobe in Allah ya kaimu zaka kaimu, gidan hajia Kubra aminiyar Umaymah mu dubota da jiki nida Juwairiyya".
Kai ya gyaɗa alamar "To".
Da sauri Shatu ta kalli Ummi cikin zumuɗin son fita tace.
"Yauwa Ummi nima zanje".
Kai Ummi ta jinjina tare da cewa.
"Eh ki tambayi mijinki in ya barki sai muje".
Kai ta ɗan kauda tare da cewa.
"Kai dai Ummi sai na wani tambayeshi ai bazaiyi faɗaba tunda aiken Umaymah ne".
Da sauri Ummi ta jujjuya kai tare da cewa.
"A a badani za'ayi hakabs kam gsky ki dai tambaya in ya amince kinje in ya hana ki haƙura muje Salim alim".
Kai ta jinjina tare da cewa.
"Toh zan gwada Allah yasa ya barni".
Amin Amin sukace.
Kana Ummi ta ɗan kalli Sara dake takure a gefe cikin kula tace.
"Saratu ya dai zazzaɓin ne?".
Cikin rawan sanyi ta gyaɗa kai.
Shatu ce ta kalleta cike da kulawa tace.
"Allah sarki sannu Sara kinsha mgni kuwa?".
Cikin rawan murya irin na mai fama da fitinenne masassaran cizon sauro tace.
"Naje asibitin mu na cikin masarautar Joɗa an min allurai, to kuma duk jikina rawa yakeyi.
Shine nace bari in zo in gaya muku, bazan iya zuwa muyi girkikiba.
Amman naje na samu Huwaila zata zo ta tayaku".
Cikin tausayawa Shatu tace.
"Ba komai Sara Allah ya baki lfy je ki kwanta".
Cikin kulawa Ummi tace.
"Allah ya sauwaƙa ko kada kice zakizo gobema Huwailan zata ke zuwa tana tayamu sai kinji sauki sosai."
To tace kana ta miƙa ta tafi.

Huwaila ɗayace daga cikin hadiman Sashin Aunty Juwairiyya wacce asalinta hadimar Hajia Mama ce.
Kuma har gobe a sashin Hajia Mama take kwana.
Ita da gidan Aunty Juwairiyya sai in zatayi girki tana gamawa take tafiya.
Sai Indo ita kuma a sashin Aunty Juwairiyya take, kuma asalinta daga masarautarsu Sitti aka kawota da ita.

Huwaila itace idon Hajia Mama a sashin Yan Jafar, shiyasa duk motsinsu ta sani sabida itace yar rahoto ko lokacin ciwon Shatu taji Aunty Juwairiyya na Umaymah a wayene daga nan taje tana fesawa Hajia Mama, dai-dai lokacin kuma yar rahoton gefen Gimbiya Saudatu na jinsu shiyasa mgnar ta isa ga Gimbiya Saudatu.

Su kuwa nan sukaci gaba da hirarsu.


Yau Sheykh bai dawo da wuriba sai ƙarfe goma na dare ya dawo.
Ba kowa a babban falon haka yasa ya rufe ƙofar.
Kana ya wuce Side ɗinsa jiki na karkarwa sabida masifeffen zazzaɓin daya zame mishi abokin rayuwa in dare yayi tun randa ya kusanci Shatu na forko yau kusan mako biyu kenan.
Sosai zazzaɓin ya shiga jikinsa sabida har ya ɗan faɗa.

Jiki na rawa ya ɗan rage kayan jikinshi,
a daddafe yayi al'wala kana yazo ya kwanta.

Haka ya kwana da masifeffen zazzaɓin ya dai sa a ransa gobe zaije yabinciki lfyarsa.


Washe gari da safe.
Bayan sun gama aiki.

Ummi ta kalli Huwaila cikin kula kamar yadda ta saba da Sara tace.
"Yauwa ga naki tafi dashi kije ki huta sai anjima kizo muyi na dare dan zamu fita anguwa yau ɗin".
Cikin wani irin kallon ƙasa-ƙasa ta kalli Ummi tare da cewa.
"To sai kun dawo".
Tana faɗin haka ta fita.

Tana fita ba jimawa su Jalal suka shigo.

Dinning area suka wuce kai tsaye.
Dai-dai lokacin Shatu ma ta fito cikin shigar doguwar riga mai masifar kyau da taushi sai ƙamshi take bazawa.

Gefen Ummi ta zauna kana ta kalli Jalal dake cewa.
"Adda Shatu Hibba ta

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login