Showing 21001 words to 24000 words out of 60244 words
da sket kuma gyale tasa ba hijjab ba
sake kai kallonsa gun mutumin yyi da alama yanajin ddin kallonta wani irin xafine yyi masa diran mikiya a kirji jiyayi yana neman faduwa don jiri kafi yasake mgn wnn guy din yayo gurin........
muna manne daku a ranmu masoyan mu
mun gode da kwarin gwiwar dakuke bamu.
FASAHA WRITERS 🖊🖊
4r cmt
0816159233
[1/29, 12:23 PM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
35
by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
kafin kamal yyi yungurin wani abu har guy din ya karaso
hyy yace yana wani yatsina fuska kamal shuru yyi yana kalon yusra ko me xatace fuskar nn kamar batashi ba itama shi ta kallah snn tace kamal mutafi ko da sauri yace to
suka tafi kamal ya tusata agaba se wani kare ta yake ganin yake kamar guy dinn xegane masa hips din malamar tasa seda ta xauna ya rufe kofar suka fita daga cikin skul din.
shima jiyawa yyi yana mmki wnn wula kanci da akayi masa shifa bbu wata mace data taba yimai irin wnn sede xata gane kurenta xata sanshi din waye 🤔 (ko waye)
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
suna kitchen ita da mom suna ta girki se hira da mom take jan yusra dashi dan har yau bata saki jikinta da mom din ba
da salama ya shugo snn yace mom sannu da aiki yayata sannu da jagwalgwala aiki banxa tayi masa dan tunda yyi candy wani rashin kunya ya tsiri yimata ita abundama yake bata mmki shine seyana mata mgn kamar wani yayanta
ina xuwa yusra to mom
dama jira take mom ta fita tayi maganin sa
kamal tunda kayi candy wani tashan balaga kke ji dashi wlh ka kiyaye ni dan ni kulum a *dalibi na* kake ba'a cenxawa tuwo suna ni dinde malamarka ce kuma yayar ka.
itafa ta dage se masifa take shikuma yana nn tsaye ya rugume hannunsa a kirji yanata kallon lips dinta
dariyama take basa
ta dage se xallaka masifa takeyi cikin sanyi kaikace hirama take
amman ita a ganinta ruwan masifa take.
seda ta gama tukun yace to kiyi hakuri baxan sake ba
juyawa tayi taci gaba da aikinta shi kuma yaci gaba da kallon ta cike da son rugumarta sede bbu damar yin hkan.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
BAYAN WATA 3
yau ta kasance ranar sunday (lhdi)
mom da kamal suna gurin iyyah
kamal tunda ya tashi da safe yau bega saxy antyn tashiba ji yake kamar ya dau stayon wasu shekaru ne beganta ba
iyya da mom sunata hira shide hankalin sa naga kafar dakinta jiran fitowarta yake dan hrt dinsa jiyake kamar a kunbure take samira ce ta fito kamar jira yake tafito.
yauwa beautyn mu xo kinji to yaya kamal aini nayi fushi dakai ta fada yyi data xauna a cinyar sa kai beautyn mu menayi ta wani juya ido tukun tace jiya kaki xuwa dani uguwa to yi hakuri
ina yayarmu take ayya antynka yace eh yace cike da matsuwa da kosawa.
yaya yusra bata da lafiya se kuka takey... bebari ta karasa ba yawani xabura yyi hanyar dakin kamar wanda xe tashi sama
ko salama be tsaya yi bama bare wani nkng turo kafar yyi yaune rana ta farko daya fara shiga dakinta kamshida yake jine ajikinta kulum ne yyi masa wlcm
a tsakiyar gado take tana barcinta ta rufa jikinta duka har kanta dasauri ya karasa sede yyi tsaye to yanxun tashinta xeyi ko yabari se anjima.
ji yyi tace kamal cikin wata murya da sauri yyi gurinta
a bakin gado ya caskare ya jikin naki da sauki tace menene yake damun ki ya fada kamar xeyi kuka danji yake kamar yadawo dashi jikinsa
seda tayi masa murmushi tukun tace xxxabi ne sannu kitashi na kawo miki bagani nasha waya baki mom ce da mmki yake kallonta dama mom tasan baki da lafiya kai ta kada masa shine bbu wanda ya fadamin
ni nace karsu gaya mk yanxun ka farawa mutane rigima cikin xolaya tayi maganar shima murmushi yyi
hk yyita jiyarta kowani motsi tayi kan idon sa tayi bacci ta tashi yana gurin salla ce ke tadashi
da rana ma kincin abinci tayi lkcin ya tafi sallah yana dawowa yasamu iyyah na fama da ita abinci ya karba iyyah kuma ta fice tana cewa lalle ya bata taci.
Anty yaya ta plss kixo kici kinji shuru tayi masa kan gadon taka yana haurowa seda yaxo dan nesa da ita ya dau cokali yaci abinci yawani lumshe ido wai wai dadi harda wani sude baki 😋
dariya ya bata sekace xewa yarinya wayo yadda take dariya yasa shi jin wani abu na taso masa
abinci ya kai bakinta ta kallesa shima ita yake kallo a hankali ta bude baki yakuwa saka mata
yabi bakin da kallo tsagar jikinsa duk ta tashi baki ya cije hk yadaure seda yaga ta kauda kai tukun shima yaci sauran kallonsa take duk yyi sanyi dashi kamal ta kirasa be dagoba amman ya kalleta meyake damun ka naga kamar baka da lafiya ji fuskar ka kamar ta kunbura shuru yyi mata
xan tafi se anjima inna warke xaki gani inkuma ban warkeba seda safe
baka da lafiya ne
eh amman ba sosae ba in wann ne na saba dashi
xamuyi mgn dakai ki bari se gobe meyasa to ki kira samira dan gaskiya in nidake ne da matsala yafada yana me kallon lips nata ya juya domin fita da kallo ta bishi harya fuce.
jiki kam yyi sauki se godiya harta fara sauran aikace2nta ita yanxu lamirin kamal yana bata tsoro kulum suna tare suna fara hira xece ta kira samira dan da matsala xamansu tare
^°=^°=^°=^°=^°=
yauwa kamal inji dad
snn ya kali mom yace kin gaya masa sakona ah a daman so nake inka dawo semuyi masa mgnar tare
seda dad yyi gyaran
murya tukun yace naga result yyi kyau masha Allah kuma na gama yima duk abinda ya kamata na ci gaba da karatu a U.K xabura kamal yyi snn yace dad ba aure kace xakayi min ba ba dad ba har mom xeda tayi mmki tare sukace AURE eh dad & mom wlh shi nake sonyi inyaso senaje nayi karatun ina dawo se ayi biki dad ne yyi juriyar tabayar sa ko yana da wace yake so seda ya kali mom tukun yace eh dad ina da ita dede baba ya shugo shima bayan ya xauna dad yake gaya masa ga abinda kamal yace baba yace ai hkan yana da kyau tunda yace auren yake so tofa gaskiya ayi masa
dad yace to shikenn amman yanxu de wacece ita kuma a ina take seda kamal ya kali baba ya sun kuyar da kai kowa yyi shuru shi ake jira........
muma ku jiramu se gobe 😜
luv u ol fans
by
FASAHA WRITESR 🖊🖊
4r cmet
08161594233
[1/29, 12:25 PM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
36
by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
kowa shuru yyi kamal suke jira mom da gabanta ne ke faman faduwa Allah yasa wanda take tsamin ita kamal xece yana so.
dad ne yakasa hakuri d shurun kamal seda yace kai muke saura ro.
seda ya gyara xama ya kai kallonsa kansu duk shi suke kallo
wani wawan faduwar gaba yaji yana me adu'ar Allah yasa su yarda da wace xe kawo.
muna fa da aikinyi inbaxa kayi mgn ba tashi ka bamu guri cewar dad.
baba ne yace a'a kuyi masa ahankali se fada
kamal muna jinka inji mom ta fada cike da fargabar mexe ce.
se lkcin kamal yace kuma fa santa ba wata bace illah anty yusrahhh....... 😳
cike da mmki baba da dad suke kallinsa banda mom datiyi ajiyar hrt daman tasan xa'a runa tun ranar da
yyi xxxabin nn tasan ya kwarewa son antynsu.
su dad ne suka dubi juna shida baba al'ajabi ne da murna suka bayyana fuskar kowa.
masha Allah abu yyi kyau inji baba ai wnn bbu wata matsala tunda itama nabita nayi rarrashin nayi fadan harda maraxanar bada ita sadaka nayi amman taki fito da miji ashede ga mijin yana gida.
mom ce tace gaskiya munji naka ra'ayin saura ita yusra gaban sane ya fadi d sauri ya kalli mom gaskiya ya firgita da kalaman mom ta kenn in tace bata sonshi shi kenn baxa a bashi itaba gumi ne ya kwaryo masa tun daga goshi har tsinin karan hancin sa ga wasu na tsatsafo masa ta dukan sasan jikinsa.
dad ma yace gaskiya baxa mu shiga hakinta ba seta amimci tukun baba xeyi mgn dad yace hakan shine a dalci kuma dan Allah karka ta kurata ina neman wnn alfarmar sann a kacewa kamal ya tashi ya tafi hk ya tashi ya fice kamar wada iska take yawo dashi gun yusra ya nufa.
dakinta ya tura dan yau ko wace rigima ne sede ayi dan baxe iya jure duk wani abu da xesa yyi nesa da ita ba.
bayan tafiyar kamal su dad ne suke juya maganar cike da farin ciki sede wani ban gare na xuciyoyin su suna be fatan Allah yasa yusra ma hk.
dad ne yace gaskiya mlm Adamu kaima ya kamata kayi aure
baba yace insha Allah ai kwa nn xanyi mom tace ya kamata kam dad d baba suka fita mom kuma taci gaba da juya xance snn tace Allah ya dedeta tsakani (Amin)
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
yana shiga ya ganta zaune saman gado amman kafafunta suna kasa buks ne agabanta da alamar naxarunsu takeyi
seda ta dan firgita wa ganin dan tunda ta warke da xxxabin nn be kuma shigo mt daki ba.
sallama yyi jiki duk bbu kwari itama amsawa tayi tana kallonsa shima ita yake kallo yana xuwa gamanta ya tsugunna snn ya daura kansa kan cinyarta ya kuma xura hannunsa ya rugumo cinyar da karfi taji yyi ajiyar xuciya
abinma mmki ya bata se binshi take da ido dan ita tunda suke betaba rige koda hannunta ba inba ranar da kare ya biyota sanda taxo gidan nn ba.
sosae ya kankame mt cinya ga wani ajiyar xuciya da yake saukewa.
cikin nutsuwa ta kira sunn sa be amsata ba kuma be dago ba
wani dumi taji a cinyarta inda ya daura kansa da sauri ta dago kansa da hannuwanta guda 2
da mmki take kallonsa hawayene kwance kan fuskarsa.
a rude tace kamal baka da lafiyane meke damunka hannunta data rike fuskar ya cure daga kan fuskar tasa snn ya rege shikam yana kallonta yace kece matsalata kece damuwata.
kalkonsa take cike da tsoro nikuma ta fada tana son xame hannunta kare rike hannun nata yyi eh kace anty na yayata wlh kece
[1/29, 12:26 PM] ‪+234 812 621 1372‬: [12/29, 11:27 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
37 to 40
by
Anty Rukie
&
Halima Auwal
yusrah ta kasa magana dan bata fahimce me yake son cewa dan ita bata san me tayi masaba.
hannunta ya kama yasa kan kirjinsa dede setin xuciyar sa.
itade yusra da ido kawai take binsa dashi dan har yanxu yana hawayen luv.
yanasa hannunta ko taji bugun xuciyar sa da sauri kuma da karfi
a raxane take kallonsa dan ba hk tasaba jin gukun hrt ba
shima kallonta yake
san nn yace
_tun lkcin dana fara ganinki xuciyata take irin wan nn bugun har yau bata dena va_
_ko kinsa 1yr da wadu watani da haduwar mu duk tsawon lkcin ban taba bacci me dadiba_
_bani da wani babban buri daya wuce ganina kusa da ke_
_ina axaftuwa duk lkcin da nayi katari da hadaddiyar surarki_
_nasha kwann xaune bbu baci ke kawai nake sonji tare dani_
_baxan iya kwatan ta miki wasu abubuwan da nake ji game dake ba_
hannunta ya kuma matsewa a kirjin shi
har yanxu suna kallon juna yaca dan Allah me nakeji??
menene wnn??
duk ya gama rudata da wan nn mgnar tasa da bata fihimci komai ba dan abu daya xuciyar ta take gaya mata shine shakuwa ce kawai.
kinsan me nakeji
kai ta gyada masa cikin sanyi (eh) shakuwa ce kamal
nima nayi tunanin shakuwace amman saboda wasu falling da nake ji dole ys na yardarwa kaina am in luv with you.
abin yaxo mata baxata mgnar takeji kmar mafarki xabura tayi tamike da karfinta shima mikewa yyi yana kallonta cike da firgicin me xatace.
kamal bakasan menene so ba dan nasan shakuwace da kuma soyayyar da *dalibi* keyiwa malamarsa ko ince kani kewa yayarsa
dan Allah karkimin hk mutuwa xanyi plss kiji tausayi na wlh son aure nakeyi miki meyasa sauran antys din banajin irin sbinda nakeji game da ke
saboda ni kafi shakua dani
noo!!! yafada cikin ihu snn yace naji kin girme ni ni yarone amman Allah yabani kirji cikin kirjin yyi wann tsokar (xuciya) da kike gani ni nabana da ita.
taya ni baxan so abinda yake son kowaba yafada duk ya gama dimaucewa
jinshi yake dama ya curo mata hrt din nashi ta yadda xataga xallar so bbu algus.
cikin kosawa da fada tace kamal fita karka sakeyimin wnn banxar mgnar inkasa ita xakayimin kar ka sake yimi mgn pls.
da mmki yake kallonta kamar ba sexy antyn shi ba lkc daya ta sauya masa ashe ta iya fada hk harshi yau take kora.
fita yyi da karfinsa ya doko mt kafarta cike da xafin xucia.
xubewa tayi kan gado dan tama tasa tunanin da xatayi wata xuciyar kuma najin haushinta kome tayi na abin haushin cewar dayar barin hrt dinta.
wani irin tausayi *dalibin* natane ya kamata saboda tuna sanda hawaye ki antayowa bisa kuncin sa.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=
kwance yake dakinsa kan ya rasa wani tunani xeyi yaji ddi ya rasa wa xai kaewa kukansa yaji ddi shi yasan mutuwa xeyi matukar sexy antyn shi takishi hawaye masu axaba ne ke tsatsafowa daga ida nunsa.
magan ganunts ne ke wayo bisa kwanyarsa metake nufi saboda ita malamarsa ce kuma ta girmesa shiyada bata sonsa.
tashi yyi yaje gaban mudubi kansa yake kallo wani mugun bugu ya kaiwa mirror din aiko ya fashe cafi ya ratsa kwanyar sa dan ba karami yanka ya samu ba ci gaba yyi da fasa mudubin d duk abinda hannunsa yakai seyayi masa ila dukda ciwon d yakeji cewarsa bekai yadda xuciyar sa takeyimai xafi ba
meya sa xata gujeni
bayan ina sonta itace rayuwa xan iya mutuwa sabbatu yake tayi na irin wanda bashi da nutsuwa ga jinin d yake xuba a hannun sa.
in bata sona wata keso shide be taba ganinta da wani ba dan bata kula samari.
to in tana son wani fa xuciyarsa ke gaya masa hk
wani irin xabura yyi wlh sena kashe shi xan fara kisa.
^°=°^^°=^°=^°=^°=^°
har yanxu tana kwance wae kamal *dalibi na* shine yake gayamin wae yana sona
wata xuciyar tace to aiba haramun bane kuma kamal yana da kyau ga hankali, barshi de da kallo amman betaba gwada mt wani wawan wasa ba
nasan da hk tace a fili me mutane koni xan dauki kamal ina soyayya ko na auri *dalibi na* kuma kani na hk take ta xance xuci wani tayi a fili wata kuma xuciyar tana jin tausayin kamal ta ganin rashi kyauta warta gare shi (🤔)
se fada mom takeyiwa kamal tana masa drsn din gunda ya yayyanke karna kara ganin kayi irin hk wan nn ai rashin imani ne
bama yajin mom hankalinsa baya tare d ita shi yanxu yadda xe bulowa yusra.
^°=^°=^°=^°=
tunda ga ranar kamal be kuma nemanta va yau kusan sati basu haduba ko taje gurin mom bata ganinsa bata tambayi mom shiba kuma itama mom din bata yimata xancen shi
musanman take xuwa gun mom dan taga kamal sede basa haduwa aiko ta shiga damuwa dan yasabar mata da ganinsa dan kulum suna tare duk inda xata xebita a baya kamar wani jela gaskiya tayi mssng ma ganinsa ba karamin dauriya take ba kasan cewarta bbu kamal wayoyinsa basa shiga gashi ta kasa tan bayar mom.
yaune hutun su ya kare xasu koma skul.
bayan sungama hada brkfs ita da mom kamar yadda suka saba.
tayi shirin fita skul.
a falo tasami iyya d samira sunata xubar tasu da suka saba
samira baxaki skul bane eh mu se next week zamu koma Allah ya kaimu tace san nn tacewa iyyah ni xan tafi to sekin dawo bbu meyimata xancen kamal kamar yadda batayi ammanfa yana ranta son ganinsa take bana wasaba (ko de)
kamal ina xuwa kaida baka d lafiya anty yusra xankai skul bata sake mgn ba dan yaron nt yana bata tausayi duk ya fita daga hayyacin sa yarame yyi xuru2 (Allah sarki kamal) kallo daya xakayi masa kasan baya cikin hankalinsa missng dintama ya ishe shi