Showing 30001 words to 33000 words out of 60244 words
karamin dashi sauri ya kara dede sun shigo fallown mom ya kamota ta fixe da sauri harararsa tayi
ko a kitchen kallonta yake gaskiya bata tsufa inka ganta sekace batafi 18 yrs
kaxo ka xabi wanda xan xubama ta fada tana kallonsa yana tsaye nesa kadan da ita
bata san xuwansa ba kawae taji saukar numfashin sa a wuyanta tare da rugumota
wani kiss ya kaimata bayan wuyanta tare suka lumshe idonsu ya rigata budewa
jiyo da ita yyi se yanxu ta bude ido murmushin nasara yyi
goshinsa da nata ya hade har karan hancinsu yana gugan juna
jikinta ya mutu bare ta hanasa dan wan nn lkc kamal ya riga ya kashe duk wani garkuwan jikinta
I'm so srry plss 4rgive me da takurankin da nake ba'a son raina bane nima ina son barinki kina hutuwa da futinata amman sena kasa ( muryar sa tayi rauni) plss kiyimin komai banda boye min kanki ya fada yana lasan kumatunta ya kangaro xuwa bakinta turesa tayi cikin sanyinta d wanda kamal ya haifar yanxu tace dan Allah ka bari kaci abinci
lebansa ya cije
yyi baya ( so yake ya rake takurata)
hannunsa ta kama xomuje kaci abincin binta yake hanunta dayake cikin hannunsa ya kara matsewa shi yasan koya jikinta ya taba nasa yadda yakeji.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
xan tafi seda safe rike mata hannun yayi ya mayarda ita ya xaunar bakin gado kusa dashi kema yanxu kinsan ni mijinkine ba *dalibin*ki ba shiyasa kika dena boyemin wan nn abubuwan kafin ta basa amma taji saukar hannunsa kan kirjinta hannun ta rike kabar kaga dare yanayi tafada cikin jin haushi kallonta yake cikin bukatuwa, gani beda niyar mgn yasata mikewa binta yake da kallo hips din nn suka sake har kitsa masa kwanya
xata bude kofa ke nn tajita rugume jikin kamal yawani matseta gam kafin ta yunkura yajiyo da ita duk inda yasamu jikinta kiss yake kaima gurin duk ya rude wani irin numfashi yakeyi mai nishi
aiko yau dakyar tasha sede ta lalamasa tunkun ya barta dan dagaske yake son ya girma a yau din nn
daga ita harshi bbu wanda yyi baccin kirki ita mmkin *dalibin*nata take se wani sabon lamari dayake mamayar xuciyarta son kasan cewa da kamal yana nuna mata xallan sonsa ( gaba gaba de 😷)
juyi yake dan ya gwada yin sallah amman alwala taki xama hk ya hkura
wayarsa ya dauka xe kirata ya fasa ko tayi bacci.
tsakanin baba da dad amanace me karfi duk abinda dad xeyi seyayi shawara da baba hk shima baban
duk shagunan shi suna hannun baba shi yake kula dasu sosae dad yake ganin ci gaba
mama (hajia binta) ta rike su yusra kamar yaran data haifa ta mutunta iyya kamar mamanta
ban garan babama basu da matsala
mom bewar Allah ko yana jin dadin xama da ita dan ta iya xama da kowa
kamal d yusra se abinda yyi gaba wajen kamal inde kamal yana gurin su dad ko mom to yusra bata xuwa dan tasan xe iya bata kunya kuma xuwa yanxu yariga da yasabar mata jin dumin sa dan kulum se yasan yadda xeyi ya rutsata kulum itace da jan lebe ko yadan tashi kadan ta radema hanasa sede inyana neman xak"ewa take taka masa birki shimafa da magiya da banbaki ( uhumm)
yau kwana 10 da yauransu takama saura kwana 4 tafiyar kamal duk ya rame ya fita haiyacin sa kulum cikin tunanin yadda xe nisanci masoyiyar tasa yake yaje gun dad yaka kafa da baba har mom mama iyya duk yanabi dayan biyu ko yafasa karatun a U.S yyi a gida 9ja ko a bashi matarsa ko kunya bayaji duk wanda yaje gunsa hk yake ce mai.
baba ne yakeyiwa dad maganar
lamarin yaron nn yakamata a duba cikin xabin nasa a dauki dayan kamar yadda ya bukata
dad ya numfasa san nn yace abinda nakeson ka gane shine kuskuren danayi baya nakeson gyarawa nakin jajircewata ta fanin karatun nasa
so nake yaje yyi karatun cikin wuya xefi ganin darajar karatun kuma kai kasan yaran yanxu muddin aka bashi matar tofa baseyi karatun yadda ya kamata ba kaga tunda yasan yana da iyali baxe so yyi wani abunda xa'a kara masa wasu shekaruba ko da kwana dayane xefi maida hsnkalin sa
sosae baba ya gamsu da bayanin dad sede yadda kamal din yatashi hankalinsa ya bashi tausayi
[1/7, 8:20 PM] Haleema Awwal 👌: mamace tacewa tusra taxo ta kaiwa kamal abincinsa dan ko brkfs beyiba gana ranarshi ko tabawa beyiba ki rarrashe shi kinji to tace xata fita mama ta kuma kiranta ki tabbatar yaci fa to tace cike da kunya dan mom tana dakin maman
ajiye abinci tayi kan stl ganin hklinsa baya kansa ya shiga duniyar tunani yana xaune abakin gadonsa itama xama tayi kusa dashi jikinsu na gugar juna se lkc ya dawo cikin hankalin sa
idonsa cikin nata hannunsa takama kamar me jira ya kuma matse hannun nata
kina gani xasu rabani dake dan Allah kice xaki bini idonsa yyi ja kwalla ya taru
ina ganin kwana ne yakusa karewa dan rashin ganinki bara xanane ga rayuwata baxan jure dakwan sonki batare da kedin kina gurin ba
wani irin tausayinsa ne yake kaimata cafka a duk jikinta
batasan lkcin data rugumoshi ba seda ta rugumesan ta kula
shafa masa baya take cikin tausayi se ajiyar xuciya yake akai2 wani irin tausayin xuciyarsa ce ta kamasa yadda xata rayu batare da farin cikinta ba.
kuma rukota yyi sosae bakinsa ya daura kan wuyanta
tashi kaci abinci kaji kai ya girgixa ( ah'ah) bata kulasaba ta janyo stl din har gabansa yanata binta da idonsa
xama tayi inda ta tashi abincin ta dibo a cokali taci kai2 ddi kaima ci kaji bakinsa ya bude tasa masa yanaci yana kallon lips nata ji yake dama dasu ake hada masa abinci ya taunesu ya hadiye koya huta ( to inka cinye gobe me xaka tsotsa au mungane lollipop😂😂) hannunsa ta kama xobina biyu dasu dariya tayi san nn tace cikin xubinan nn wane ne budurwarka ta baka shima dariya yyi
ai wlh ka dau hakina dan na tsorata diamond ya bata ina xan samo tare suka saka dariya ( Allah sarki kamal har ya manta yana cikin tashin hankli)
hirar taketa janshi harya cinye abincin san nn ya fara neman yimata rigimarsa
kai wae baka gajiya ne kuma rugota yyi so nake na tabbatar kin warke inda saura kinga senaci gaba da dauraki kan maguguna na
sosae luv din kamal yau yyi tasiri jikin yusra dan ta mayarda martani batare da tashiryama yin hk ba
abinda yyi sanadiyan birkicewar kamal cikin birkicewa da muryar da bata futa sosae yace kiyiwa Allah yaude ki barni nafita daga *dalibin*ki ki y"anta ni naxama miji gareki in nuna miki kedin abarson kowace plss 😳 cikin tsoro yusra ta dago kai tana kallonsa shima ita yake kallo idanusa sunyi ja ainun ka fuskarsa duk wani bula na gashi ya sake budewa ya kumbura ( tsikar jinki ) numfashin sa me dumin gashi yadda yake futa kamar bagenda ta kama bera yake son gudun mata
cikin tsoro tace kamal wlh ban shiryaba
ni..na..shir..ya
kokarin rabata da duk kayan jikinta yake
kuka tasa masa ( laah yauga abin kunya mlm dawa dalibi kuka 😂😂)
jin kukanta yasashi saurin sakinta yyi baya yana nishi da danke ciki kiyi hkuri ki dena kuka banaso abinda ya keta fada ke nn cikin biryar wahala
kukanta take ita yanxu kanta na tausayin kamal ne daxata iya bbu abida xesa ta hanasa
kusa dashi xataje yyi saurin tsayar da ita tahanyar daga mata hannu yace dan Allah ki fita haryanxu tana tsaye kifita nace yasake fada da ragowar karfinsa
jikinta duk yamutu amman hakan ta fita
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
washe gari da dan fushi kadan kamal ya tashi ya wucesu a kitchen ita da mom suna hada brkfs mom kawai ya gaisar yyi gaba da kallo yusra tabishi taji ta damu da rashin wawalwalarsa
wasa2 suka yini cur bata sake ganinsa
shiko yanacen se bawa kansa wahala yake
sosai idanunsa suke damunsa dan ganinta shi kanshi yana bukatarta ya kwanta ya gudundune dan yyi bacci amman ina baci yaki tashi yyi xaune yana karanta algur'ani mai girma
gaskiya tana son sanin halin da kamal yake ciki
tura kofar tayi har yanzu yna karatun alqur'ani cikin muuryarsa mai dadi da mamaki ne ya.kama yusra yaushe kamal ya lya... dago idonsa yyi yasalm yaji dadin wan nn ganin nata mazewa yyi kamar be gantaba yaci gaba da karatunsa ckin nutsuwa baki ta wangale kusa dashi ta matsa sa yakoma kanta shiyasa ya ajiye algur'anin ba karamin ba wajen kauda kansa shi alale mai fushi *dalibina* tace cikin son tsokana banxa yyi mata amman ckin xuciyarsa ji yake mar ya rungumota bayansa taxo rugumosa tayi tsam lebansa ya cije
_kuyi hakuri da yanayin typin dinmu na rashin yawa_
FASAHA WRITER'S🖊🖊
4r cment
08161594233
[1/29, 12:31 PM] +234 812 621 1372: [1/7, 2:06 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯
61 to 65
_xuciyar mu baxata_ _taba gajiya ko kosawa_ _da sonku ba_ _masoyanmu 😻😻_
by
Anty Rukie(mmn Abdljl)
&
Halima Auwal
dan Allah kamal ka bari kadena min irin wan nn abun kana takurani fa.... ya katse wayar dan ya kuma sauraron ta xuciyar sa xata karye.. kuma inya fasa xe cutu...
tana budewa kamal yana bakin kofa
duk yarda ta fito da bacin rai seda ta hadiye dan yadda taga kamal din yyi wani xuru2 abin tausayi.
yana kallonta ya sau ajiyar hrt idonuwan sa nakaiwa kan lips nata yyi hadiyar yawu....
_kiyi hakuri enna bata miki ko na takura miki_
_ba lefina bane nayi_ _iyakacin dauri yanxun_ _ne na gaxa da kasa jurewa ena ma ace_ _wani yana da ikon gani xuciyar wani toko_ _dakinsha mmki xakifi yarda da jarumta ta_
tausayi ya bata dan kana ganin yadda yake mgn kasan iya gaskiyar ke nn
batada niyar mgn se kallonsa da take shidin ma ita yake kallo
hannunta ya ruko muje ki xubamin abinci yunwa nakeji cike da shagwaba yyi mgnar
gaskiy... xatayi mgn sukaji motsi a fallow
cikin tsoro tayi gaba hartana tuntube.
kamar jela hk yake binta kamar da gan2 take kada masa hips gani yyi yau sunfi kaya tuwa
bayanta ya kalla dan karamin dashi sauri ya kara dede sun shigo fallown mom ya kamota ta fixe da sauri harararsa tayi
ko a kitchen kallonta yake gaskiya bata tsufa inka ganta sekace batafi 18 yrs
kaxo ka xabi wanda xan xubama ta fada tana kallonsa yana tsaye nesa kadan da ita
bata san xuwansa ba kawae taji saukar numfashin sa a wuyanta tare da rugumota
wani kiss ya kaimata bayan wuyanta tare suka lumshe idonsu ya rigata budewa
jiyo da ita yyi se yanxu ta bude ido murmushin nasara yyi
goshinsa da nata ya hade har karan hancinsu yana gugan juna
jikinta ya mutu bare ta hanasa dan wan nn lkc kamal ya riga ya kashe duk wani garkuwan jikinta
I'm so srry plss 4rgive me da takurankin da nake ba'a son raina bane nima ina son barinki kina hutuwa da futinata amman sena kasa ( muryar sa tayi rauni) plss kiyimin komai banda boye min kanki ya fada yana lasan kumatunta ya kangaro xuwa bakinta turesa tayi cikin sanyinta d wanda kamal ya haifar yanxu tace dan Allah ka bari kaci abinci
lebansa ya cije
yyi baya ( so yake ya rake takurata)
hannunsa ta kama xomuje kaci abincin binta yake hanunta dayake cikin hannunsa ya kara matsewa shi yasan koya jikinta ya taba nasa yadda yakeji.
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
xan tafi seda safe rike mata hannun yayi ya mayarda ita ya xaunar bakin gado kusa dashi kema yanxu kinsan ni mijinkine ba *dalibin*ki ba shiyasa kika dena boyemin wan nn abubuwan kafin ta basa amma taji saukar hannunsa kan kirjinta hannun ta rike kabar kaga dare yanayi tafada cikin jin haushi kallonta yake cikin bukatuwa, gani beda niyar mgn yasata mikewa binta yake da kallo hips din nn suka sake har kitsa masa kwanya
xata bude kofa ke nn tajita rugume jikin kamal yawani matseta gam kafin ta yunkura yajiyo da ita duk inda yasamu jikinta kiss yake kaima gurin duk ya rude wani irin numfashi yakeyi mai nishi
aiko yau dakyar tasha sede ta lalamasa tunkun ya barta dan dagaske yake son ya girma a yau din nn
daga ita harshi bbu wanda yyi baccin kirki ita mmkin *dalibin*nata take se wani sabon lamari dayake mamayar xuciyarta son kasan cewa da kamal yana nuna mata xallan sonsa ( gaba gaba de 😷)
juyi yake dan ya gwada yin sallah amman alwala taki xama hk ya hkura
wayarsa ya dauka xe kirata ya fasa ko tayi bacci.
tsakanin baba da dad amanace me karfi duk abinda dad xeyi seyayi shawara da baba hk shima baban
duk shagunan shi suna hannun baba shi yake kula dasu sosae dad yake ganin ci gaba
mama (hajia binta) ta rike su yusra kamar yaran data haifa ta mutunta iyya kamar mamanta
ban garan babama basu da matsala
mom bewar Allah ko yana jin dadin xama da ita dan ta iya xama da kowa
kamal d yusra se abinda yyi gaba wajen kamal inde kamal yana gurin su dad ko mom to yusra bata xuwa dan tasan xe iya bata kunya kuma xuwa yanxu yariga da yasabar mata jin dumin sa dan kulum se yasan yadda xeyi ya rutsata kulum itace da jan lebe ko yadan tashi kadan ta radema hanasa sede inyana neman xak"ewa take taka masa birki shimafa da magiya da banbaki ( uhumm)
yau kwana 10 da yauransu takama saura kwana 4 tafiyar kamal duk ya rame ya fita haiyacin sa kulum cikin tunanin yadda xe nisanci masoyiyar tasa yake yaje gun dad yaka kafa da baba har mom mama iyya duk yanabi dayan biyu ko yafasa karatun a U.S yyi a gida 9ja ko a bashi matarsa ko kunya bayaji duk wanda yaje gunsa hk yake ce mai.
baba ne yakeyiwa dad maganar
lamarin yaron nn yakamata a duba cikin xabin nasa a dauki dayan kamar yadda ya bukata
dad ya numfasa san nn yace abinda nakeson ka gane shine kuskuren danayi baya nakeson gyarawa nakin jajircewata ta fanin karatun nasa
so nake yaje yyi karatun cikin wuya xefi ganin darajar karatun kuma kai kasan yaran yanxu muddin aka bashi matar tofa baseyi karatun yadda ya kamata ba kaga tunda yasan yana da iyali baxe so yyi wani abunda xa'a kara masa wasu shekaruba ko da kwana dayane xefi maida hsnkalin sa
sosae baba ya gamsu da bayanin dad sede yadda kamal din yatashi hankalinsa ya bashi tausayi
[1/7, 8:20 PM] Haleema Awwal 👌: mamace tacewa tusra taxo ta kaiwa kamal abincinsa dan ko brkfs beyiba gana ranarshi ko tabawa beyiba ki rarrashe shi kinji to tace xata fita mama ta kuma kiranta ki tabbatar yaci fa to tace cike da kunya dan mom tana dakin maman
ajiye abinci tayi kan stl ganin hklinsa baya kansa ya shiga duniyar tunani yana xaune abakin gadonsa itama xama tayi kusa dashi jikinsu na gugar juna se lkc ya dawo cikin hankalin sa
idonsa cikin nata hannunsa takama kamar me jira ya kuma matse hannun nata
kina gani xasu rabani dake dan Allah kice xaki bini idonsa yyi ja kwalla ya taru
ina ganin kwana ne yakusa karewa dan rashin ganinki bara xanane ga rayuwata baxan jure dakwan sonki batare da kedin kina gurin ba
wani irin tausayinsa ne yake kaimata cafka a duk jikinta
batasan lkcin data rugumoshi ba seda ta rugumesan ta kula
shafa masa baya take cikin tausayi se ajiyar xuciya yake akai2 wani irin tausayin xuciyarsa ce ta kamasa yadda xata rayu batare da farin cikinta ba.
kuma rukota yyi sosae bakinsa ya daura kan wuyanta
tashi kaci abinci kaji kai ya girgixa ( ah'ah) bata kulasaba ta janyo stl din har gabansa yanata binta da idonsa
xama tayi inda ta tashi abincin ta dibo a cokali taci kai2 ddi kaima ci kaji bakinsa ya bude tasa masa yanaci yana kallon lips nata ji yake dama dasu ake hada masa abinci ya taunesu ya hadiye koya huta ( to inka cinye gobe me xaka tsotsa au mungane lollipop😂😂) hannunsa ta kama xobina biyu dasu dariya tayi san nn tace cikin xubinan nn wane ne budurwarka ta baka shima dariya yyi
ai wlh ka dau hakina dan na tsorata diamond ya bata ina xan samo tare suka saka dariya ( Allah sarki kamal har ya manta yana cikin tashin hankli)
hirar taketa janshi harya cinye abincin san nn ya fara neman yimata rigimarsa
kai wae baka gajiya ne kuma rugota yyi so nake na tabbatar kin warke inda saura kinga senaci gaba da dauraki kan maguguna na
sosae luv din kamal yau yyi tasiri jikin yusra dan ta mayarda martani batare da tashiryama yin hk ba
abinda yyi sanadiyan birkicewar kamal cikin birkicewa da muryar da bata futa sosae yace kiyiwa Allah yaude ki barni nafita daga *dalibin*ki ki y"anta ni naxama miji gareki in nuna miki kedin abarson kowace plss 😳 cikin