Showing 39001 words to 42000 words out of 60244 words

Chapter 14 - Dalibina

bar *dalibin*ta

dan Allah ka gyaleni hk nagaji ta fada tana kwatar jikinta kiyi hakuri mana ki barni wlh baxan iya wucewa yauba yaci gaba d aikin kai mata kiss duk sassan jikinta kokarin turesa take kuma danketa yyi yadda baxata iya kawo masa cikass ba

bakin su yahade harshenta yake sha kamar bbu gobe kamal baya cikin daidaitonsa numfashi yake cikin ixa da tsantsar sha'awar da ya dade tare da ita kwadayin xuwa karo shekaru da kirma yake rigar ya cire ya wurgar gefe wayyo kamal kamar wani tsohon mahaukacin zaki da ya dau lokaci bbu nama rana tsaka Allah ya kawo mai a kuya.
[1/29, 12:03 PM] ‪+234 803 225 4928‬: [1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯

81 to 85

by
Anty rukie (mmn Abdljl)
&
Halima Auwal



sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace

dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu sosae
batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da shauki d jin ddin abinda take masa.

cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi

ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji gareta.

a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita.


da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae.

koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn

xaune take a falo gaskiya falon yyi mata kyau komai blck & red n mikewa tayi ta shiga daki

bacci tasamu kamal yanayi wanka ta shige cikin sauri2 ta shiryawa riga take kokarin sawa taji an xuro mata hannu ana shafa cikinta d sauri ta juya idonsa a lumshe kinji storo ko shuru tayi masa tana karbar shafa cikin yadda ya kamata
ki rage firgita dan ke inkika tsora to firgita kike kuma bbu kyau...

jin yadda muryasa ta koma cike da fitana ne yasata turesa kaje kayi wanka na hadamaruwan kasan zamuje gun su mom anjima kuma kaban wayata xan kirasu mu gaisa

kuma matsowayyi nikuwa ina iyya ita kadaece ban ganiba oh se yau xaka tambayeta ma hmm ai jiya kin rufemin ido ne sharewa mgnar tayi ta hanyar janye jikinta sewani shinshina ta yake yana sama da hannunsa taje kd suna biki wata yar kanwar mamana
ke meyasa bakije ba wato kina son shan dumin mijinki ko 😀
hannunsa ta kama tajasa xuwa toilet ta turasa ta rufo kafar yanata dariya ita kuma murmushi tayi taci gaba da shirinta.

koda ya fito besameta a dakin ba shima shiryawa yyi fitowa yyi samuta yyi tana shara da niyar tsokana ya cire bel din wandon sa ya kuma cire botiran rigarsa seda yaxo gab da ita tukun yace dan Allah kiyi temako dagowa tayi akan kirjinsa ta soma dare idonta kasa ta kalla wandon yaxo har gwiwarsa se karami bema ka rasa cinyarsa ba idonta ta ritse me hk dan Allah amsa yabata d gyaramin xaki yana me cinye dariyarsa dan yada ta rutse idonta abi driya.

seda tayi jimm tukun idonta a rufe ta tsuguna janyo wandan tayi ta gyara masa

rigar xata sa masa botir take kokarin sawa hannunta da yake gogar gashin kirjinsa ne yaji wata shu'umar sha'awarta ya atsitsitar mai bakinta yake kalla cike da shauki yake sinsinar wuyanta ya kaimata kiss seda yaji yadan nutsu ya sarara mata.

daki ta koma tasa hijjab dinta ta dako jakarta kallonta yake ina xuwa gunsu mom mana kinsa hanya ne? kai xaka kaini kwanciya ya gyara na irin bbu inda xani
magiya take masa yyi kamar bejita ba haushi ya bata itama niyan kular dashi tayi bakin kofa taje ta tsaya filow ta wula masa aiko dede fuskarsa yyi banxa da ita yauwa ta tuna me xata ce masa da karfinta tace *dalibi na* dariya ta basa wataran tayi abu kamar yarinya yagane haushi take son basa ya mike kamar wanda yaji haushin ddi taji ganin ta bashi haushi kara rige kugu tayi eh din na fada *dalibina* harda mur guda baki yarinya danya ta koma masa takuma birgesa filow shima ya cila mata dede shi gowar bash aiko se fuskarsa ta dauka xata rama filon ya subuce yyi baya se fuskar Abdulbasu kula dasu ba dariya sukayi tare ita dashi suna gama nasu dariyar su kaji hhhhhhh a bayansu tare suka juya
[1/18, 10:38 AM] Haleema Awwal 👌: kamal ya hade rai mehaka xaku shigo gidan mutane bbu exini (Bash d Abdul sun riga kamal xuwa da kusan sati biyu ranar daya fara xuwa skul ne duka hadu dake duk Business suke karanta se lkc sukasan yyi aure kuma malamar su sun sha mmki sukan dan gausa da ita a waya in kamal yaga dama )

kayi hakuri inji Bash Abdul ne yace kayi hakuri bamu san malamar mu na cikiba
itade yusra tana tsaye baki suka hada Anty ina kwana cikinjin kunya tace lafiya daki ta shige sede tanajin tsiyar da sukewa kamal wae soyayyar malama da *dalibi* abin se wanda ya gani sharesu yyi se murmushi da yake Abdul ne yamike ya wani lagwasa murya cikin sanyi wae kwaikwayi muryar yusra "ke baki xo jiya bako san nn ya sake karkacewa wae tambayarki nayi" bash ya kece da dariya shima ya mike
yana kwaikwayon kamal wae "natafi extra lssn" suka kuma saka dariya
korarsu yyi
ya rufo kofar shima dariya yake kasa2 dan sun tuna mai da

tana jinsu kunya ya kamata dama sungano ta wayyo sun gama da ita wlh.

jakarta ya dauka ya kaimata cikin daki yace ta taso su tafi
me makon ya kaita gun su mom seya wuce da ita yawo gurin shakatawa d sprmkt yana jido mata kaya harda su iyya wae kayan tsaraba se yamma suka karasa gida a gajiye wayar ya kuna itama ya kuna mata tata yana kunawa mama na kira bayan sun gaesa take ce mata gobe fa karfe 7:00 jirgin mu xe tashi ki shirya da wuri to tace jiki a sanyaye tunda take wayar kamal yake kallonta gabansa na faduwa dan yasan maganar tafiya ce aiko shima mom takirasa seda tayimasa fadan kashe wayar da yyi tukun tace gobe yusra ta shirya da wurin damin da wuri xamu tafi ta kashe wayar
idanunsa ya lumshe yanajin xafi cikin ransa na rabuwa da matar tasa matsowa tayi ta kama hannunsa kiss tayiwa hannu tukun tace kayi hakuri kan wanda kk komai xe wuce banason mu rabu kana ckin damuwa baxanji ddi ba kuma xanyi dana sanin kawo maka xiya rar danayi yajji dadi ko bbu kmai tanuna masa batason bacin ransa kai kawae ya daga alamar to san nn ya janyota xe fitineta.

ranar kwana yyi tabe2 ga takaici da kuncin rabuwa da ita
itama nata ran bbu dadi

koda safe seda tayi fama dashi kamin ya barta ta shirya ta kuwa sha jagwalwgalo hakade tasamu ta shirya airport da ban baki da magiya yabarta ta fito daga mota xuwa inda su mom suke
7:00 dede jirgin su ya daga dukan ninsu cike da kewar juna
bayan kwana 2 da komawar su ne iyya itama ta dawo.

kwance take suna waya ita da kamal
_mata ta gaskiya ina kewarki_

_nima hk mijina_
_da gaske kina missn dina ?_
_eh sosae ma_
_to me kike missn game dani_
_komai naka_
_kajita kamar gaske yanxu da xanxo nace ina neman hakina kuka xaki fara_

kunya da haushi ne suka kamata

_Allah ya kiyaye nayi maka kuka_
harda murguda baki kamar yana kusa

a fili yyi dariya dan tanajin sautin dariyar

_har kin manta ranar da kke ban hakuri kina kuka amman tunda kika ce haka duk ranar da kka shigo hannu bbu tausayi_

_to naji mubar maganar_

_to mubari matso raciya Allah yasa karki sume min_
share xancen tayi
_mijina dama so nake na rokeka wani alfarma dan Allah_

seda ya gyara kwanciya da jin ddi sunan data kirasa dashi

_ina jin ki mata ta Allah yasa ba fita xakiyi ba_

shagwabe fuska tayi

_eh itace plss kar ka hana ni_
idonsa ya lumshe bbu filako muryar tatafi da imanin sa dasuna kusa rugumo abarsa xayi yyi yadda yake so da ita

cikin kasala irin na wadda aka konawa ruwan kai yace:

_a wani sprmrkt ne_

_shop well_
_gaskiya yyi nisa ina lefin ko sahad stor amman dan yawo har kabuga_

daker ya yarda xataje sede fa suna tafe suna waya kuma cikin siri yasa su Blus (security's) din gidan sune su uku
malam idi ne ke jan motar
^°=^°=^°=^°=^°=
fakaki ne ya kira virus yake gaya masa yaude da alamun nasara dan suna bisu ta baya
yalabai yau xan kawo maka ita har gida

yaran fakaki su uku ne se shi na hudu haya suka kama kusa da gidan su kamal dan jin ddin harkallolin su suna sane da duk wani shiga da ficenta

bata fita ita kadae shiyasa basa nasara

_kin san wani abu wlh bana son fitar nn taki gabana faduwa yake_

murmushi tayi
_ka cika kule wlh d kushi_
_ki koma gobe sekije kinji_
_haba dan Allah muma bar hotoro fa kuma nafasa xuwa kabugan zoo road xani shop rite_

badan yaso ba yace

_ki kularmin da kanki_

_to mijina kuma *dalibin* na_
takashe wayar tana dariya

shima dariya yyi dama yana kwance a kan gado ya mike toilet ya shige cikin sa yau tab kasala ga wani mutuwar jiki da yakejin shi.


Bayan wasu mintina ya gama shirin sa su bash ya kura dan yawo yake son xuwa ko xuciyara xata rage masa xafi haka kawae yakejin wani irin tururin haushi koda suka je a mota yabar wayan

Abdul ne cikin xolaya yace mijin Antynmu beya farune kasamu a gaba se doka tsaki kke
ko Antyn tamu ce

tsaki ya sakeyi wlh jikina ne ban gane masa ba kuma gaba na yanata faduwa
Bash ne yace ka ringa innalillahi... to kurum yace musu

se gab da magarim suka bar gurin
16 mss cl ya gani seda gabansa ya fadi tukun ya dau wayar
sexy Anty 3
blus 2
dad 3
baba 4
mom 2
mama 1

😳gaban sane yyi mumunar faduwa seda ya dafe barin da xuciyarsa take danji yyi kamar sata antayo waje

mom ya fara kira batayi pkn ba haka dad baba mama

jikinsa na rawa yakira yusra ita wayarma a kashe yake

da karfi yace meke shirn faruwa dani wlh akwae abinda ya faru

idanun sa jajir yake mgn cike da fargaba su bash suke tambayar sa lafiya

gaya musu komai yyi suma hakalinsu ya tashi amman suka danne suna kwantar mai da hakali kasani ko sallah suke inji bashi
hk sukaci gaba da kawo masa uzuri iri na dan adam

badan hakalin sa ya kwanta ba yyi shuru sums shirun sukayi kowa da abinda yake sakawa aranshi


ranar tare suka kwana duk dinsu gidan kamal shi kuwa kwana yyi kiran waya da yaga dare yyi ya takura da kiran yusra har yanxu baya shiga

sallah ya fara yana yin sallama xe kira wayar yusra

da asusuba ya kuma kiran su dad batama shiga wayar a kashe

hankalinsa ya dugunxuma xuciyar sa kamar ana gobara dan xafi kirjinsa kamar ya tsage don sanin halin da ake ciki ya tusasa a gabs sede wani barin xuciyarsa yafi gaya masa matarsa ce bbu lafiya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=

suna gama wayar ta kwantar da kanta kan kujeran tana tunani futina irin na kamal

ga wani irin kewarsa da take kwan nn batabda buri irin ganinta kwance jikin mijin nata yana binta da salon sonsa me kashe mata gabai

kuma nitsewa tayi cikin kujarear se murmushin luv din mijin nata take

su Blus dake binsu a baya wata mota ce camary baka wuluk hatta glass din motar tinted ce me ba'in duhu

suka bi motar da kallo dede nn wata motar tashiga tsaka ninsu cikin mitinan da baxa su wuce biyar ba sukaji harbi
a gigice su blus suka ka fito dan motar da take kusa dasu ta tsaya wani katon mutum ne yake kokarin sa yusra bayan motar nn wace bata da maraba d gawa sanadin wata powder da suka sheka mata

kafun su Blus suyi yunguri motar ta manna a guje suma matarsu suka shiga suka mara musu baya fakaki ne yaga ana bisu
harbi ya farayi

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login