Showing 18001 words to 21000 words out of 60244 words

Chapter 7 - Dalibina

tuni suka kuma chaxa sa kokarin sa nasa yake.....
tayi saurin turesa dan batasan ma meyake son yiba itade ta bude idanta taga nashi rufe.
kaxo ka koresa kaji kuma kayi sauri dare yyi kaga samira na waje kar yyi mt wata ilan

shide wnn lips din da akayi masa haramiyar dan danawa yake kallo cike da jajayen idanu dan shi kadai yasan yanxu me yakeji
bata kula da halin dayashiga ba tati gaba cikin sanda dan har yanxu tsoron be gama saketa ba bayanta yabi kamar wanda karti biyar duka sanbada.
laah kaga ya gudu katan ko daman nakune eh yace tare da juyawa yyi palo dan sakon da mom ta bashi da yaji hug tuni ya xubar dasu.


kamal mutafi mana kamal dake xaune a mota ya hada kai da sitiyari yyi tsit dashi yafi 4mns a haka ko baka da lifyane inji yusra dake gidan baya samira tana gaba.
eh yace mata batare daya dago ba
meke damunka ruhi jiki xuciya bbu wanda baya damuna a cikin su ban gane ba kamal
eh wlh anty keceb
😳 nikuma me nayi
cikin buyar sanyi yace ciwo fa kika jimin daxu ann yana nuna kirjin sa da hanunsa
ayyah kamal dan Allah kayi hkuri kaji ban saniba sosae karan y tsoratani dan bantaba ganin irinsa ba.
bbu komai yayata nasan kawae yau jinya xansha da daddare sosai ciwon ne eh yace mt
toko naushinka nayi ko na bigeka ne
beyi mt mgn ba sema tada motar yyi suka dau hanyar gida bbu wanda yake mgn cikin su sema shine dake satar kallonta ta miron matar lip nata kawai yake harara da ta kaicin yau daya maida mugun yawu ( lol)
[12/23, 5:01 PM] Haleema Awwal 👌: da sauri yafara istigifar
Allah ma temakesa da beyi mt hkb kila tsanarsa xatiyi ko ta fassara ta wata manufa daban.
yadan kalli mudubin daya saita ta hanya taketa kallo dede wani supermrkt yyi faking shida samira yace mt muna xuwa dan yasan ko yace mt suje baxata jeba.


ko daya ajiyasu yabasu sakon mom
snn ya miko mt wanda ya seyomusu a supermrkt kin karba tayi to kai baxa kashugo bane dena kallonta yyi dan yarda tayi mgnar cikin shagwa ta karamasa wani xafin kan wadda yake ciki.

ki gaisheta kawae kifasan senaje gida nayi jinya
wai bigeka nayi ne eh yace dan shi sauri yake su rabu kawai ayya sannu cike da tausayi.
dan Allah kayiwa mom godiya to yace snn ya shiga motarsa sede batafiba seda yaga shigewar ta..
.

suna shiga sukaga ashe baba ya dawo baba sanu da gida yauwa yusra kun dawo lafiya lafiya kalau baba
kai baba ashe su yaya kamal madu kudine mamansa me kirki tana tacewa yaya yusra wai yarta
samira sarkin surutu inji baba
iyya ina wuni lfy kalau ina yaron kirkin samira ta dauka da yaya kamal bashi da lafiya wai xeje gida yyi jinya haka yacewa anty yusra wai kuma itace taji... yusra tayi saurin katseta ta hanyar cewa ai xxxabin yamma yakeyi tana hararar samira ( lallai samira ashe tana sane da abinda suke cewa shine dan muna funci tayi kamar bataji) xancen zuci yusra take.

ayya Allah ya kara masa sauki amin sukace snn ta mikowa iyya kayan da mom ta basu da kuma na kamal kaya mom ta hado mata sosae su turaruka da kayan kwaliya harda su man shafawa.
iyya turmin atanfa 2
baba kuma turare da yadi mekyau se samira sweet, biskit kowa an rubuta sunn sa kan kayan nasa.
baba da iyya sun nuna jin dadinsu kuma sunce takuma mika gidiyarsu gurin mom din ta hanyar fadawa kamal.
shimade ledar kamal kayansu kwadayi ne dangi su iced cream chklt samira anasami abinda ake so.

kinga jibi da nace mlm Adamu xe dawo dan mamansa ta amince shine nace tunda pt din baya bukatar komai kisa a gyara musu shi to baban kamal Allah ya kaimu gobe kaga yau yamma tayi.
to shikenn amman dan Allah kisa a gyara da wuri to Allah ya kaimu yauwa.
kince xakiyi bakuwa eh ai harta tafi ma ayya.

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

~kamal~ ne kwance jin rugumar nn yake kamar yanxu akayi idon nn rufe ya kaiwa fillow cixe ya kai hannuwan sa duk biyu ya naushi matrees.
sexy antyn shi kawae yake gani kwance a girjin shi dama su dauwama a hk tsaki yyi snn ya lalume wayarsa 11:00
killama tana baccinta shi kuma idonsa biyu to itama sena tashe ta wlh tajin itama.
tana bacci taji ringing din wayarta sama2,seda ta xauna tukun tayi karfin hallin dauka *dalibi na* shita gani a rubuce kan wayar kamal ta fada cikin xaro ido Allah yasa ba jikin bane.
salama tayisa
ya amsa mt
snn tace _bade jikin bane_
fillown kuma yamatse _eh kuma nakasa bacci_
_ayya sannu kaji_
_ai kinsan hk xata faru_
_kamar ya baseda nacema kayi hkri ba_
_to shikenn na hakura anty kinsan me_
_seka fada_
_saura kadan_ yyi shuru yana tuna haduwar jikin su jiyake kamar ya cirota ta wayar (kai antyn kace fa lalle yusra kin hadu da dalibin ki)
_saura kadan me_
Ya shere ya kawo wani hirar haka yyita janta da hira 12: 30 sukayi sallama snn tace ms kafin ya kwanta yyi nafila ko raka'a biyu ne.
_kema xakiyi ne_
tace masa _bansani ba_ tanajin saurin murmushinsa tunda mai sauti yyi snn shima yace
_au namanta ne fa_
_meka manta_
shuru yyi mata
_kamal wlh ka raina ni_
ta kashe wayarta.

^°=^°=^°=^°=
asra kai iyya ni wlh nagaji da gyara miki yusra aiko karatu ne yakamata ki rike dan Allah menene abin wahala a sunana
to naji yusara shike nn koshinta ta dafe snn tace iyya ai garama sunn farko da wnn wai yusara
ke dolene senacr dede in nakira ba dedeba karki amsa iyya tada tare da tauna goronta.
dama babanki ne yace gobe xamu tashi me gidanshi ya bashi wani bangare a cikin gidansa .
😳 shine se yau aza'a gaya mn kuma yaushema muka kwashe kayan harmuka tare
oho iyya tace kibari idan baban naki yaxo seki gaya masa ko kuma kice kefa baxakiba kuma mgnar kwashe kaya da kike ance miki ana bukatane acen akwai komai sann kayan sawarmu kawai xamu diba.
shine seda kika bari kamal yaxo ya tafi tukun xaki gayamin kuma gashi bana da chaji oho kuma aka gaya miki yau zamu tashi base gobe ba to Allah ya kaimu.


kamal gobe muna da baki kasan wnn sabon abokin dad dinkan nn xasu dawo gidan nn eh Allah sarki baba me mutunci xaki cemin eh to shi mom kinsan tunda nake da dad betaba aboki ya birgeni irin baba ba ga kirki mom tace nimade hk

WASHE GARI
da sasafe akaxo daukarsu xuwa gidan daxasu koma
tun a hanya yusra take ganin kamar tasan hanyar nn.
mmkin tane ya karu lkc da tagata cikin gidan ita da samira atare suka laaah ai gidan su........

muna kaunarki masoyan mu Allah yabar kauna

FASAHA WRATERS🖊🖊

4r cment
o816159233
[1/29, 12:22 PM] ‪+234 812 621 1372‬: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯

33

by
Anty Rukie
&
Halima Auwal


tare suka hada baki samira tace yaya kamal ita kuma yusra tace kamal.
iyya ce tace wani kamal din samira tace yaron kirkin mana
baki iyya ta wangale snn tayi hamdalah don yanxu tasan dawa xata xauna baba da yake waya se yanxu ya gama snn yace lafiya naji kuna cewa gidan wa cikin doki yusra tace wnn *dalibi na* kamal da naxo gidan su baba yace anyi hk to gidan sune ikon Allah yusra wae kina nufin kamal ne yaron da kike karantar wa eh baba shine kinga ko bamu taba haduwa dashi ba
ai Adamu kulum sabani kuke inji iyya.

masha Allah kawae sukeyi tsabar kyan da gurin yyi bbu abinda bbu babban falo ne komai na cikin sa baki da fari se da kuna uku maka2n gadajene a ciki kuma ko wani room yana d toilet abinde se godiya iyyah harda kukan ddi adu'a kuwa bbn kamal ya shata.
se bayan da sukaci sukasha suka huta mom ta shigo ddi kamar ya kasheta yarta ta dawo gusa da ita mom baki yaki rufuwa g mmkin yadda Allah yake seta al'aburan sa cikin sauki amman tace karta gayawa kamal ( mom ma taji dadi dawo warsu bare oga kamal?)

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°
kamal ina xuwa hk da sassafe mom farawa xani gunwa anty yusra meya sameta tun jiya nakira bata shiga yau kuma ba pkng ba yakarasa da yin waje mom ta sake kiransa da baya ya dawo nimuwa kaje ka gaishe da bakinmu sena dawo mom to kace ina gaida ta xataji.

kamal lafiya meya farune kashigo hk ko salama bbu
mom wae sun tashi suwa antynmu wae wani yarone yake gayamin kuma na kira wayar a kashe mom ki nemo min ta dan Allah plss mom baxan iya kaiwa gobe ban ganta ba dariya da tausayi ya bata duk ya fita hanyacin to naji yanxu de kayi brkfs nooo mom wlh baxan iya ci ba ya fada kamar me sonyin kuka.

hannunsa ta kama xomu gaida baki tukun gaskiy... ta katseshi xo muje yana tura baki jiki bbu kwari shifa yanxu matsalar sa yusra ina suka koma
salama sukayi baki ya bude ganin iyya xaune a falo ze rufe baki ke nn yusra ta danno kai ya kali mom fuska cike da son garin bayani bayanin mom ta kara masa kamal kamar yyi hauka don murna.
washe gari tunda safe yusrA tayi gurin mom tare suka gama hada brkfs duk inda yusra ta dire kafa kamal ma xe sauke tasa gun tun mom na koransa harta gaji.
nifa ba tare daku xanyi brkfs ba kamal yake fadawa mom lkc da zatayi saving nashi dad ne yace to a ina xakayi da sauri yace gurin iyya.
hmm kama fadi gaskiya gurin y'ata xaije ya takura mt wlh mom ba damunta xanyi ba dad yace to jeka bayan fitar kamal ne mom take bashi lbrin kamal yadda yusra tayi masa nadiha ya dauka sosae dad yaji dadi snn yace kinsan yanxu so nake yaron nn nakaishi waje karatu amman hlin rigimar sa nake gudu.
mom tacewa dad fara shin kaisa ni i
nasan ta yadda xan bulomai amman kwanaki naji kace xakayi ms aure kuma baka sake maganar ba ya samo matar ne dad ya tambayi mom eh to yanada wada yake so da sauri dad yace wacece mom tace lc sani beyiba nima bawae na tabbar bane xede nasan xaka fini jin dadi kaka seya tafi karatun sa inyaso yana gamawa se ayi biki ko..

yana shigowa ya gaida iyyah sann ya kali yusra dake take ta kai komo tsakanin cokali d filet murmushi yyi har yau bedena mmkin hadin Allah ba ya kawo masa sexy antynsa kusa dashi cokali shima ya dauka suka faraci tare wani irin tauna take cikin nutsuwa duk da bayau ya saba ganin tana taunarba amman yabi lips din da kallo kamar ya cure yahade danashi ko ya jika yana kubar ruwan hk yakeji dagowa tayi tana kallonsa gadkiya kamal bade kyauba gashi da kwarjini kamar wani tsohon soja shiyasa wataran ko xatayi mai ruwan bala'i take fasawa ita tafara dauke nata idon snn tace saura kwana nawa mu koma skul yarda tayi maganar kawai yasa shi sauke numfashi inaga 7 ko 8 Allah ya kaimu amin yace.
yaya anty kina da kyau sosai kuma jikin ki baya baiyana shekarinki wlh wani yaganki akace masa kina da 24yrs baxe yarda ba kinsan da shekarin da kike kama cikin murmushi da jin dadi tace seka fada (kunsan mace in kikace bata tsufa ko ita yarinya ce tofa kin gama fasa mata kai)

seda ya gama murmushi snn yace 45 yrs 😂😂

tsaki taja sann ta narka masa harara
hk beyi masaba seda ya kuma cewa wlh kije gun masu maganin gargajiya su dubaki naga alama jikin ki baya tantance maxa da mata amman ai irin shekarinki nn yakamata kina gidan miji 😂😂

seda takali inda iyyah take xaune taga bata nn tukun tace kamal me kake nufi inma nagaya miki abinda nake nufi baxa ki gane ba yayata mubar mgnar.
cikin haushi tace wae kamal meyasa ka raina nine duk xancen iskancin ka bakajin kunyar gayamin
saboda na kusa aure yace mata 😳 aure fa kace kamal eh wlh dad ne xeyimin dariya take tana nuna sa da yatsa 👉🏻 kallonta yake kamar ya rugumota ya matseta yakeji dan intana dariya wani madarar kyauce ke sintiri a fuskarta


🕯🕯**DALIBI NA*🕯
34

cikin dariyar tace yanxu kai in aka mk aure mexaka cewa matar
hmmm kin gani nn wlh ba y'aya ba har jikoki se ansamu daga gareni.
dariyar ta tsayar dan yanxu xe baro mata babbar magana bayan sungama yin brkfs ne tayi gun mom domin tayata aiki shima biye yake da ita se kwallon bayanta yake
kaya iya kaya a gurin nn taji yana fada bata kulasa ba dan batasan meyake nufiba.


xamane da kowa yake ganin mutuncin kowa tsakanin mom da iyyah kuwa kamar y’a da uwa hk mom da yusra
yusra da kamal shakuwa ya dada karfi
kulum suna tare gawa shige mata da kamal yake seda ko sau daya bata barinshi shigar mata daki betaba lekawa sede inyaje nemanta yyi mt knocking.
kulum tare suke cin abinci se yawo shima ba sosai ba dan bata biye mai suyita gantali a titi
tsakanin baba d dad aminci ne ya kuma kuluwa xamansu de qwanin ban sha'awa

^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

kamar kulum mom ce da yusra anata girki kamal ya shugo alama be dade daga tashi da barci ba cikin kulawa yusra ta kallesa snn tace bade yunwa ba ya wani turo baki shi nakeji da sauri yusra ta hada masa brkfs dinda snn ta kaimasa kan dng seda ya xauna tukun fa fara yin svng nashi mom de se kallon su take gaskiya sun iya kula da juna tsakanin malama da *dalibin*ta seki rasa wayafi kula da wani kayi sauri xamu skul to yace saurin kuwa yake ita kuma ta tafi xuwa shiryawa seda ta kure tukun yafara cin abincinsa wani shauki da ishkine ke kamasa duk lkcin da yake tare da ita sam bayaso tayi masa nisa gashi de kallon nata bakaramin ila takeyiwa duk wani abu me anfani a cikinsa.
tafiya suke yana rike da jakarta ita kuma tana gaba yana biye da ita takunn yakeji kamar akan gijinsa take takawa
dad da baba suma fita xasuyi suka hangi yaran nasu ido suka xuba musu kowa da abinda yake tunani arai gaskiya yaran sun birgesu se hirar su suke cikin nutsuwa kamal ya bude mt gidan gaba tashiga seda ta xauna tukun ya daura mt jarkar tata kan cinyarta snn shima ya shiga sam basu kula dasu dad ba dansu kansu kawae suka sani a irin wnn lkcin
^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°

*s.o.s cllg*

da sallama ya shugo ta amsa snn tace yauwa daman kai nake jiyara lafiya yace mt eh xoka gani tun daxu wnn vanxar system din ke bani wuya xokaga ta bayanta ya xagayo snn ya duka wani irin kamshinta ne yyi masa wlcm bisa hancin sa ya matso sosai seda jikin su baya hade yauwa ka ganiko abinda yake yimin wani irin numfashi yake saukewa kusa da wuyanta tanajin dumin a wuyanta kararsa kuma a kunenta d sauri ta jiyo tana kallonsa idonsa kan gurin da take nunamai seda kana ganinsa kasan hankalinsa baya gun kirasa tayi seda ya matsa tukun ya kalleta da idonsa wanda suka xama irin na mara lfiya gashi sun danyi ja tace masa baka da lafiya ne cikin jarumta yace anty baki da lafiya yau ma na sake yardarwa kaina kuma dan Allah kixo mutafi xamanmu a nn akwai matsala inmuje gida xan baki tawa ki karasa seda ya killi kirjinta tukun ya lashe lebe dasuka jima da bushewa.
kafin tayi mgn ya dauki jakarta yyi gaba ta bishi da ido sekace me iska hk kamal yake to waema meyake damunta da xewani ce bata da lfy.

suna mota ne take yimasa questions meyasa kake cewa bani da lfy?
gani ya kamata kije asbiti su dubaki dani ena tantama ko kuna da lafiya.
to menene yake damuna
ai sune xasu gayamiki baniba ni ai ba doctor bane
ya fada yana murmushi gani bata je gano ba
hk dukaje gida tana ta tuanin wani irin cuta kamal yake nufin tana dashi




masha Allah yaune su kamal suka kammala jaraba warsu ta fita wato sukayi graduation
anyi walima ancin ansha andau pic stakanin malamai da dalibai hk mlmai da mlmai shede kamal yana kusa da sexy antyn shi yadda meyi pic dinba hk itama yaki barinta tayi cikin dalibai ko malamai duk wadda yanemi no. dinta kiri2 yake hanawa ko yabada tashi dan wayar tama yana hannun sa.

sewani hade fuska yake yana dokawa wani harara dan ya kula idon guy din duk inda yayar tasa ko antyce tayi xakaga yanabinta d gani cikin kosawa kamal yace mutafi ko naga kingaji yusra tace tab bbu wata gajiya danayi sede ko kaine xaka tafi amman ni aise angama xantafi.

kayan jikinta kawae yabi da kallo rigane

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login