Showing 93001 words to 94661 words out of 94661 words

Chapter 32 - RAINON SOJA COMPLETE Hausa Novel

Unknown   

05 Oct 2024

45205

Ni ce mahaifiyar ki.

Mom Hajara ke maganan kamar mahaukaciya. Khalil ne ya kalli Alhaji Adamu wanda shima ya faɗa tunanin Abubuwa gami da Ma'eeshan ,tabbas a jikin sa yake jin gaskiyar maganar Mom Hajara . Amma kuma baya da wata ƙwaƙƙwaran shaida.

Ni na san bata mutu ba Wallahi ƴa na ta raye.

To ai sai ki nemo ta , Wannan dai Ba yar ki bace . Mami ta katse ta cike da fushi .

Cikin Muryar dattako Alhaji Adamu ya kalli Mom Hajara kana yace “ Ya isa Hajara mu wuce mu tafi gida yanzu ,zan Miki bayani......Kallon sa tayi tana gani yana tasata tare da yi masu Daddy sallama wanda Duka jikin su yayi sanyi.

Bin ta da kallo Ma'eesha ke yi jikin ta yayi sanyi Qlau. Kawai ji tayi bata jin dadin ganin Mom Hajara a wannan halin , Zuciyar ta na mata babu Daɗi ”.

Har sun kai ƙofa ne Muryar Aliyu ya katse su inda yake cewa “ Abba momy ku dakata! Juyowa suka yi suna kallon shi , inda ya juya yana kallon Ma'eesha dake tare da Mami .

Da gaske ne Ma'eesha diyar Mom Hajara ce babu shakka a ciki , ita ƴar Mommy ce!😲 . Buɗe baki jidder tayi tana faɗin bamu gane ba? . Ita kuwa Mom Hajara saurin fizge hannun ta tayi a hannun Alhaji Adamu tana furta ‘ Kaji ko wallahi na faɗa maka Zahran muce!

Wani irin magana kake yi haka Ali? Mami ta katse shi tana yi masa wani irin duba .

Uncle?
Muryar Ma'eesha ma ya katse shi tana kiran sunan sa , idanun ta na ciko da ƙwallah kana tace “ Wasa kake yi ne ko? Don Allah Uncle ka bari , bance maka ina son ganin Iyaye na ba , bare har ka bani uwar da batawa , ina jin daɗin zama da Mami da kuma Daddy don..... Na taɓa Miki ƙarya? Ina da hujjoji na babu shakka Ma'eesha ɗiyar Mom Hajara ce ta cikin ta . Idan kuna tantama ku muje Asibiti ayi maku gwajin jini . Sannan kar ku manta da Nine fa na tsince Ma'eesha a cikin moton da ke ci da wuta . Kar ku manta su ma hatsari suka yi ......Ya Salam! Furucin da su Daddy suka furta kenan!


Yayin da Alhaji Adamu yayi wani murmushi yana furta “ Alhamdulillah....” Ni tun a ganin farko naga ƴa ta , amma kuma nayi shiru ne ko da tace ƴar muce na nuna mata ba haka ba ,saboda taji zafin tsanar data dingi nuna ma ƴar ta na cikin ta bata sani ba. Yau gashi Wa gari ya waya? Da wani zaki kalli yarinyar ki? Kina ma da bakin yi mata magana?”.

Wani irin kuka mai tsuma zuciya Mom Hajara ke yi ....Itako Ma'eesha ta kasa motsi jin abun take yana juya mata .


Ma'eesha da gaske Ga Abba , ga kuma Momy! Aliyu ya furta yana sakin mata murmushi wanda ta tsaya tana bin sa da kallo cikin Muryar kuka ta furta “ A'a Uncle ka barni da Mami, wannan sam ba mahaifiya ta Bace!
[2/1, 4:16 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: 90
Mmnteddy
Mrs-usm..🤍
#Rainon soja
Started on 02/12/2023
Done and dusted 📚 💃🏻 01/02/2023
“....Kuka Mom Hajara ta saki mai karya zuciya , don jin Furucin Ma'eesha yafi komai ɗaga mata hankali ”. Kiyi Haƙuri Ma'eesha mune iyayen ki , Aliyu yayan ki ne kuma tamkar uba a gare ki ...kiyi mana Alfarma ki amince damu a matsayinmu na iyayen ki duk da bamu tava Miki komai ba a rayuwa , ba muyi Miki ranan komai ba. Alhaji Adamu ya furucin yana kallon Ma'eesha wacce a yanzu shi take kallo . Tausayin sa taji ya kamata , musamman a ƙwayar idanun sa zaka zallar soyayya da buƙatar ƴar tasu. Maxa tafi gare su🥹 ....Mami ta furta tana janye hannun ta daga Ma'eesha, Kallon mami Ma'eesha tayi hawaye na zubo mata tamkar an buɗe fanfo . Ƙwal'ah ne ta gani a idanun Alhaji Adamu wanda cikin sauri ta nufe shi tare ta rungume su da Mom Hajara tana fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi wanda ko wa na wurin sai da Ƙwallah ya ciko masa . Kusan mintuna biyu ita da Mom Hajara suka ɗauka a wannan yanayin ....kana ta ɗago ta kalli Mom Hajara sai ta juya tana kallon Aliyu kamin cike da sarƙewar murya ta ce “ Uncle Da gaske ne mahaifiya tace!. Girgiza kai jidder tayi , idanun ta sun kaɗa hawayen da take ta dannewa sun gagara mata . Kamin Aliyu ya bata amsa ne , Muryar Jidder ya katse ta tana cewa “ na tayaki farin cikin ganin iyayen ki duka , kiyi Haƙuri duk da nasan ba lallai ki iya yafe mun ba . Amma naji kunya kasantuwar ki ta ƙanwata na daɗe cutar dake ban sani ba🥹 . Hawayen idanun ta ne suka ƙara gudun sauka. Naji ba daɗi amma na tayaki murna , gaki yau da Uwa jajirtacciya kamar Momy , gaki da mahaifi babban mutum ke kadai Allah ya basa kamar Abba , bayan nan gaki da miji Nagartace mai Miki so na hauka na bada rayuwa kamar ya Aliyu...kin zo duniya a Sa'a , a da ina miki kallon mara Sa'a . Ashe kin fi Ni.....Ki yafe mun Ma'eesha ko ba don komai ba ,ko don alaƙar mu ta jini....”

Yanda jidde ke kuka yasa zuciyar Ma'eesha karaya , tabbas ita tana son jidder duk ƙiyayyar da take mata bata taɓa jin kin ta ba .

Janye jikin ta Ma'eesha tayi daga na Mom Hajara tana Rungume jidder tare da murmushi hannun ta tasa tana goge mata hawayen fuskar ta kana tace “ Komai mai wucewa ne Aunty jidder , Ni yar gata ce tun da ina daku . A lokaci duka na ƙara samun ku . Ina sonki sosai🥹😍.

Tuno da maganan nata tayi tun tana yarinya ko ta ɓata mata rai sai dai tace “ Ina sonki Aunty jidder! ”. Gyada kai jidder tayi cikin kuka ta Rungume ma'eesha tana cewa “ Ina sonki Nima Ma'eesha......❤️”#final😲. Ƙirjin wasu ya buga daaammmm🤣🤣🤣 .After some years 🕊️🙌🏻
💃🏻
Ma'eesha! Ma'eesha!!!
Taji Muryar sa na kiran sunan ta cikin barci take ware idanun ta a hankali kana ta sauke su a fuskar sa wanda ya ƙara ƙyau da cikar kamala kai dagani kasan an samu kwanciyar hankali .
Please ki tashi! Ya furta yana kashe mata ido . Ɗan lumshe idanun ta tayi kana ta ware su akan sa tana cuno ƙaramin bakin nan nata tare da cewa “ Uncle Yau fa ka dawo daga....katse ta yayi da cewa “ Don yau na dawo Shikenn sai kar na buƙaci matata? ”. Kallon sa tayi kana tace “ Aaa nayi tunanin zuwa safe.....kaga yanzu fa ka gama da hidimar yara .

Cikin wani irin murya cike da gajiya yace “ Ma'eesha wai yaushe zaki daina gudun sex ne ?

Dariya ta ƙunshe ganin duk guje²n nata ya gano ta , amma sai ta ɗan dake da sauri tana miƙewa tare da hayewa saman shi tana mai cewa “ A'a Uncle ko Ɗaya me zai sa na rinƙa maka guje² , ai yanzu mun zama iyaye yara uku fa ba wasa ba🙌🏻😹 . Murmushi Aliyu yayi yana kai hannun sa tare da shafa ƙasan durinta kana yace “ Har yau kina nan kamar budurwa, shiyasa fa kike guje² saboda Ni nasan sau da yawa kina daurewa ne don nafi ƙarfin ki amma a haka kike ɗauka na ....” kina ƙoƙari sosai .

Murmushi Ma'eesha tayi tana cewa “ Muje daga ciki Are You ready? . Yessss my Doctor . Dariya tasa ka masa tana fara shafa maran sa zuwa ƙasan Twins ɗin sa ,tana wasa dasu kana tace “ Uncle na gode maka sosai daka cika mun mafarkai na da dama . Gashi a yanzu ina matsayin da ban taɓa zato ba , na zama cikakkiyar likita , ka bani jin dadi gani ta sanadiyar ka Allah ya azurta mu da ƴaƴa Hanif Hanifa a lokaci guda Allah yabamu tagwaye sai Bilal .....me zance me Allah da ya wuce godiya da ya bani jajirtaccen namiji mai so na da ƙauna ta.....💋 kissing ɗin Twins ɗin shi tayi yana jan ƙafarsa alamun daɗin ya fara kai masa . A hankali ta fara lasar jijiyar tana shan ta daga ƙasa . Shikam Motsa laɓɓan sa yayi yana cewa “ Yaushe Hanifa zata dawo daga Gidan Jidder ne ?” . Ɗaxu muka gama magana da Areeef kin san tasu Hanifa ta zauna Acan fa...” Ɗagowa Ma'eesha tayi tana kallon sa kana tace “ ai duk gida ne Uncle....” ta dawo ina son ganin ƴata nima🤨. Hummm Shikenan Uncle Haidar gobe inshallah zan saka driver ya ɗaukota”.

Ya kamata ki sauya mun suna , Nima ki kirani da suna me ɗan madara madaran nan😻yayi maganan yana murmushi cike da zolaya yana shafa bayan ta . Dariya Ma'eesha tasa tana cewa “ Ok yanzu zan faɗo maka sai ka zaɓa wanne yafi maka a ciki ?”. uhmmmm barshi ma ai kawai kai Uncle da HERO ya kamata na rinƙa kiranka🫨😹 don na azabtu a hannun ka , wannan exercise ɗin kan shi ........kamin ta ƙare maganan tuni ya fara Dariya yana rungumota tare da fara kissing ɗin ta yana furta “ Duka nayi shine a cikin SO a RAINON SOJA........!



*TAMMAT BI HAMDULILLAH*

______________________

Anan na kawo ƙarshen Wannan littafi na RAINON SOJA...ina godiya ga Allah mai kowa mai komai da ya Bani ikon kammala shi cikin koshin lafiya... na gode ƙwarai da Soyayyar da kuka nuna min a wannan littafi, ƙwarai naga masoya Makaranta da marubuta ina matuƙar godiya ....ba zan rufe wannan littafi ba tare da Nayi godiya a gareku ba Hajiya Nafisat kt tare da ATA🙌🏻😄 kun sayi littafin ga da kuɗi masu yawa ina godiya Sosai 🙏🏻😻 . Anan nake cewa mu huta lafiya....💃🏻

_______________________
*#mmnteddy🤍ga masu buƙatar complete document ₦600 ne via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 09061466409*

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login