Showing 27001 words to 30000 words out of 65883 words

Chapter 10 - AUREN USTAZ

22 Oct 2024

14301

ta, sa dai slender ba gas murna takama khaydija tace ka koma ka fadamata dan Allah ina so in'gasa jikina kaga da ruwan sanyi nayi wanka da Asuba yanzu ina bukatar masu gumi .

Ustaz ya sake fita ya isjei AYSHA ta dawo palon tana ta game dinta.

Fuska a'murtuke yace nafadamaki ki tashi WALLAHi, zan ?atamaki rai, ke bama wannan ba waye ke tireki kina man wannan abun.,?

Aysha zatai magana sai ga nishi sunji Khadija ta taho tana ware )?afa ??an gashin ta kamar na hamittar dan iska, sai yawo yake, ta'ce Honey ka taimaka man.

Da gudu USTAZ ya fito ya rungumeta, Khadijah ta fa??a kanshi ta saki kuka ta'ce" zafi nikeji".

Ustaz ya saci kallon Aysha yaga latsa wayarta kawai take, ya ??auki khadija ya'ce affuwan sahiba nine ko? yau ma banajin zan iya d'agamaki! yashiga da ita ya ajeta akan kujera Aysha, yana mata sannu..

Sosai Khadija ke bin d'akin da kallo tana mamakin ya akai kayan Aysha sukafi nata kyau, take bak'in ciki ya kamata,a'shagebe tace Honey a'sanya man ruwan mana..

Ustaz baiji komi ba da khadija bata gaida Aysha ba, yace Aisha a'tashi a'samata ruwa...A??]
{
1/13/22, 09:55 - Buhainat: 3??_/Q6??_/Q&3??_/Q7??_/Q



Aysha taci gaba da latsa wayart a ba tare da ta kallesu ba Su duka...

Atattale Khadija ta sake mikewa tayi wurin Aysha Tace "Aunty kalli yanda nike tafiya, Dan Allah kisaman ruwan zafi mana!

Aysha ta d'ago kanta tayi murmushi Ta ce" ayyah sorry, Amma bai kamata kina fallasa sirrinki a'ko ina ba,kowace Mace da haka ta fara, in tayi dace d'an gatan Mijin gwanin soyayya zai mata komi, in kuma Allah ya had'ata da durus wanda baison takan komi ba sannu ma ba iya cewa zaiba to sai dai Hakuri, dan haka kitashi ki koma sashenki kuje cen yagasaki, in'ma baccin Yarinta dake damunki Doghter taya keda keda rauni matsayin ki na Budurwa harki iya tafiya, nina sanya kamilar Mace ko rarrafe bazatai ba muddum ba taimako ta samuba da gaggawa! taci gaba da latsa wayarta hankali kwance ..

Bakin ciki ya turnike Khadija gani tai kamar Aysha bak'ar magana ta fad'a mata!a'fusace ta'ce" Aisha mikike nufi?

Aysha ta d'ago tayi murmushi Tace tambayi mijinki.





Ustaz da idonshi na kan Aysha sai kallon ta yake dan wasu kafuran kaya ke jikinta riga da wando! wandon black sai rigar Ash sai bakar bandana, yalwataccen gashinta da yasha kananun kitso duk ya sauka har tsakiyar bayan ta. Khadija ta tashi ta koma wajen .USTAZ Ta ce" tashi muje..

Kamar zare yatashi ya bita yana satar kallon Aysha, ta juyo ta sakarmai ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????harara.

Bayan sun shiga d'aki Khadija ta sakar mai kuka Tace" yanzu harka fad'ama matarka ga halin danike ciki? shine tamin gori..?

Ustaz da yaga tama rainashi ya tunkud'eta ya'ce"ke nifa banason wannan bin kwakwafin, ni zakima sharri?wanta muga wurin dake ciwon.

Jin abinda yace yasanya jikin khadija fara rawa! ta'ce" taya zanbud'ema jiki da rana, bayan kason maganar da mukai dakai jiya, bari inyi hakuri inyi kawai dana sanyin, da daddare sai in'bud'ema kaga..

USTAZ yayi tsaki tare da fita dan yayo cefane! yana fita kofar gida ya hadu da mijin Aunty Maryam suka tsaya suka gaisa.

Mijin Aunty Maryam ya'ce" ango kasha kamshi, kaine da safe haka?

Ustaz yayi dariya ya'ce" wall6ahi kuwa cefane zanyo nan kasuwa.

Cikin shakkiyanci dan mijin Aunty Maryam akwai son wasa" ya'ce shikenan kai Ango ka fashe kwallon kwakwa har biyu, inama nima inbi layinka.

Jin abinda yace ya sanya USTAZ gyara tsayuwa ya'ce" kai dai bari Wallahi ai mata biyu sai tine, yanzu bakaga yanda suke lalamani ba da riritani, dan ma Amaryar Asiri aka mata Wallahi, narasa wayamata wannan d'anyan aikin, a"kwatancen dataman kamar suffar Aysha! to kuma ni nason babu inda Aysha k ezuwa abun ya dameni tin jiya wallahi.

Mijin Aunty maryam ya'ce" kamar yafa?"

Ustqz ya'ce" to nidai a'zahirin gaskiya jina nai kamar na wato ai'nafin kusanci bakin tukunya, itakuma tanacen tana raki batama tafiya sosai saboda taceman zafi takeji,daga baya nafarama ta fad'a tace man.......yakwashe komi ya fad'amai.

Wata Arniyar dariya mijin Aunty Maryam ya sanya, ya'ce" haba Ustazu! kai shikenan saurin yarda ?to Wallahi k'arya take,da alama yawon ta zubar tayi,mu ai'munsha ganin irin wanna case d'in ba so d'aya baso biyu ba, har d'inki sai in'kama mace in'mata wallahi in'tanaso tayi Aure..

Jin abinda yace yasanya USTAZ ya fara kyarma ya'ce" kana nufin wani yashiga gonata Najib?..

Najib ya'ce" ko tan'tama babu Wallahi ,kuma in'kanason sanin gaskiya zanbaka wani abu kace ta tsaya ka duba kai ai'kason d'anyen nama dakuma wanda ya kwana biyu ko?

Ustaz ya'ce" wato kasancewar yana sanya cuwul wuta shiysanya bama cinshi sosai.

Najib bai fuskanci komi ba ya'ce" to bari zankawomaka abun anjima, in'yaso kasamata zuwa mint biyar kacire, in ya fito yanda kasashi to tabbas ba budurwa ka Aura ba, in'kuma ya fito Read to tabbas budurwace.

Amma abinda nikeso kar tasani da Allah.

Ustaz ya'ce" an'gama bazata taba sani ba insha Allah, sukai Sallama sukatafi zuciyar ustaz ba Dad'i, to ya akai Khadija ta kasance haka, ita dake makarantar kwana, kai sai dai wani abu ,a'haka yaje yadawo yashige d'akin khadija ya isketa sanye da zane tayi d'aurin kirji, sai latsa waya take..

Tana ganinshi ta rugo ta rungumeshi, ya cireta tare da cewa ke kisa kayanki mana.

Khadija tace ai nawa daka aje anan zakabani, ni irinma lace din matarka nikeso Wallahi na jiya.

Ustaz yace ni na a'jemaki kaya anan ne?..

Khadija tace eh mana bakai ka ajeba kace sai nazo inji uncle D'ina.

Ustaz yace banson anyiba gaskiya kuma nafadamai ni bazan kara bidiaba tayin lefe kizo da kayan da ke gareki sun wadatardan haka ni nan dakike ganina ko tdinke bankaki ba wallahi.

Sosai khadija ta shiga tashin hankali kayanta kala ukku ne da akaimata na biki sai kanaun kayanta da basufi biyar ba sauran kayanta duk tabadasu tace sabbi zata dinka cikin rawar murya tace da gaske kake ne??

Ustaz ya sakarmata harra yace to wace aya ko hadith tace akwai lefe ance dai inciyar dake in tufatar dake to Alhamdulillah in allah ya nunamamu sallah lafua namaku amma haka kawai yanzu sai inmaki kaya dan fahari...

Kuka khadija tasa Tace ya tabbata baka sona Wallahi taya za ai a kawoni Gidan ka, bakaman lefeba kuma bani da kayan sawa amma ita ai gatacen tana sanya wanda takeso..

Ustaz Yayi jim sai macewa Yayi yawwa kin tunoman ina zuwa ga cefane cen kitashi kimana sanwa...

Khadija Tace" taya ina Amarya zan shiga kiching tin yau, Wallahi bazan iyaba, kuma ka samoman abinda zanci tinda banda lafiya, ga rashin sutura ga rashin kulawa ,wannan wane irin Aure ne?

Ustaz yayi banza da ita zuciyar shi na azalzala shi, ta yama bayyi bincike ba zai bari Aysha nasanya tsadaddun kaya, koda yake hidima taman yawa, a'fusace ya isa d'akin Aysha ya isketa zaune ta canza wanka tasanya Atamfa blue nd white ta kashe d'auri tayi mahaukacin kyau, fuskarta sai shining take dan Aunty Maryam harda mayuka masu tsada ta saima ta, ga d'akin ta sai kamshi yake, zaune take tana cin kaza gefenta Rufaida yoghurt ne, kazar tasha gashi sa tiriri take, hannunta da yasha jan lalle ga mai kon man kazar daya mamayeshi sosai yamata kyau, hannun hagunta rike da wayar ta tana daddanawa.

Ustaz ya had'iye yawu tare da zama kusa da ita Yace aisyha wai wannan wace irin rayuwace kika daukarwa kanki?
Wake baki kudi?
Wake sayamaki kaji?
Shin Aysha waya canzaki? daga ta kwarai kika dawo ta banza marar jin maganar Mijin ta? ke kinson hakkina dake kanki kuwa ?kinson hakkina yafi na Uwar ki dana Uban ki....

A fusace ta tashi tsaye idonta yakawo kwallah Tace" wai miye nai maka? miyasa bana shiga har karka amma kai kullum burinka ka k'ureni? yaushe rabon da ka Zauna kaman maganar arziki?kullum maseefa !wai Ustaz miyasa kana da ilimi amma kake aiki na jahilan mutane, wannan wane irin aure ne ? Wallahi Wallahi baccin darajar Yarana da yanzu nabar wannan gantalallan auran naka da bai karaman komiba sai bakin ciki da takaici, dakake maganar sutura ai'kason wanda suke sona suke son ganin farin cikina sukaman, shekarar mu biyar da kai amma baka tab'aman kaya ba, kace na lefe na sun isa,sune kullum nike fama dasu tamkar uniform, gasunan a'kod'e ta k'amar in maka magana kace ka tsareman ci da sha niga jakka acici ko? Allah ya kawoman sauyi a'rayuwa ya bani yan Uwan dasuka zameman jigo suke son farin cikina, amma baka ganin k'ok'arin su,nason baccin su da a'yanzu ina nan a wulak'ance a idonka dana dangin ka dana Amaryar ka, sun tallafi rayuwata data yarana sun wadatani dakomi amma zakazo kana k'ok'arin cima Iyayena mutunci,harda kiransu tsurara ba Abba balle Umma a ganina duk kan wanda zai d'auki Y'ar shi ya baka ita kamayar da k'ofa ka rufe da ita ba Abun wulakan'tawa bane, amma kai USTAZ tinda na Aureka baka tab'a ganin mutuncin Iyayena ba, baka taba darajasu ba, baka tab'a d'aukar Abun goma kace gashi kaimasu ba, baka tab'a cewa shirya kije ki gaido Umma ba kasancewar ita kad'ai garan, tinda sunbaka ni shikenan Ni ka keso ni ka d'auka, su kuma ko oho,yan Uwan ka ka had'ani dasu baka tab'a zuwa ka furtamasu gaskiya kai ke baka barina fitaba, kullum suna goran taman ne akan na mallake d'an Uwan su, kana tinanin hakkina kadai da suke d'auka Allah zai barka?


Ke da kata -da kata, na'ce! Sarkin kilbibi, ni zaki fad'ama magana? miye kika nema kika rasa? akwai ranar da zaki nemi lomar abinci ki rasa? ko-ko tsirara na barki, zancen yawo kuma ba Allah Yace mu killaceku ba a Gidajen mu, ko an'fad'amaki sunana Dayyus ne? to ba haka nike ba, wato ke ga marok'iya, burinki in'kwashe tattalin ar'zikina in kai Gidan ku, bayan Allah ya basu garadan da zasu nema, hadda katon dake tsinkaman mari, kana abu na karshe Wallahi Wallahi wani dan Uwanki ya k'ara zuwa Gidan nan daniyar baki wani abu kega Mamauliya saina kaishi kotu, saboda ban ragegi da komi ba, Ashe shagalar dake dacin kaji yasanya kika faraman duk iskancin da kike'man yanzu,To in'hakane kam ina am'fanin wannan shagalaswa,an:baki Kaji kinci kinkoshi kin kwanta, baki tausayama talakkan da zai kwana baisamu koda k'anzo ya ciba, kinsha Madara kin kwanta wani talakan ko ruwan ko-ko bai samuba, kin kauga babu babba asarar data wuce wannan Wallahi, ga kinan sai cika kike kinaa tumbatsa, ni nason da yanzu zaki mutu sai kinsha ruwan bulali wajen walakiri,saboda in'kikayi nan bayan mu shake yake da yan gudun Hijira wayan da suke da buk'ata, aini banga am'fani cin da??in da zai sanya in'shagaltuba Wallahi, kuma kinji na fad'amaki musamman wannan kafcecen gardin, ya k'ara shigoman gida batare da sanina ba Wallahi Allah ya isa ban yafeba,katon banza huhulahu, inacen ina neman Abun da zan rufama kaina Asiri daku amma k'ato nanan rungume dake da sunan Yayanki ya sakaki a'kirjinshi yana jin Dad'i shiga tsohon dan bariki marar ilimi mahaukacin banza, kuma kiyi maza ki kwasoman kayan ba zakisa ba Wallahi kinji na rantsemaki, bani wayar nan itama.

Sosai Aysha ke kuka iya cin mutunci a'yau USTAZ yamata, yama Y'an Uwanta masu sonta masu k'aunar ta,jin ya'ce zai kwace wayarta yasanya ta tura wayar cikin pant dinta, .
Afusace ustyaz yayi kanta ya'ce au ke gani kike nan bak'on wajenane da bazan iya sanya hannuna ba? da karfi ya nemi murd'emata hannu data tare da wurin wani gigitaccen ihu su kaji da yasasu juyawa baki d'aya .....A??]
{
1/13/22, 09:55 - Buhainat: 3??_/Q8??_/Q&3??_/Q9??_/Q


Usman ne tsaye sai ihu yake ganin an murd'ema uwarshi hannu, tsawa Ustaz ya daka mai ya'ce" miyasa bakaje school ba? wato kunaso ku zauna gida kuyi koyi da shed'anin halin uwarku ko?

Aysha ta'ce wallahi tallahi ni ba shed'aniya bace, kai bance karsu zauna suyi koyi da bakin halinka ba saini zaka zakace zasuyi koyi da nawa, yaro bashi lafiya taya zanturasu makaranta, baka nemi jin ba a'siba sai yanke hukunci..

USTAZ ya d'auketa da mari har'saida ta fad'i. yayi kanta tare da shakota ya'ce" ina mijinki kike wato ai'nafin gayaman magana?..
Aysha ta'ce" ashe miji, sai dai jahilin miji, inba jahili bane kai taya inka karanta kasani zaka mareni..

Kan ta rufe baki USTAZ ya saketa ta fad'i akan stef din dake wurin, take goshin ta ya fashe .
Ganin haka baisa USTAZ ya saurara mata ba, saima binta da yayi cikin zafin zuciya, yace" wakika gayama magana? bani hakuri dan ubanki.

Aysha juyi kawai take dan kanta wani irin mahaukacin ciwo ya d'auka, cikin lokaci komi yakoma mata duhu-duhu.
Ustaz da yaji tayi shuru ya kalli hannunta ??aya dake saman step ya taka da mugun karfi take ta saki ihu mai furgitarwa tashid'e..

Usman ya saki kuka tare da rugawa yana rike USTAZ ya'ce dan Allah Abbah ka daina, Uncle Auwal yace mana Babu kyau ana dukan babba..


Wani irin mari USTAZ yamai cikin zafin zuciyarshi, ya dauki yaron ya wurwura ya maka da kujera, cikin gigicewa Usman ya tashi a'rikece yana kuka yafita da gufun bala'i ya fada gidan Aunty Maryam, ya isketa tana rufe d'aki alamun fita zatai, cikin kuka yace" Abbah ne ya kashe Ummy.

Maryam ta saki jikkar ta! ta zaro ido tace mene ?
Kai miyasamu Ummy naku ne.?

Usman ya k'asa magana sai nunamata hanya yake, da gudu maryam taja hannunshi suka fita suka fad'a gidan USTAZ, karcet marya6m data gigice tace ina take?

Da gudu Usman yayi wurin AYSHA yana kuka! Maryam ta saki salati tayi wurin Aysha ta tallabota taji tayi jigif,tayi nawie sosai ta d'aga hannunta taji ya saki sosai,kuka ta fashe dashi tare da cewa kar kimin haka mana k'awata dan Allah. iya binciken Maryam nason ganin taga lumfashin AYSHA ya dawo amma ina, ko motsi bata yiba.

Cikin kuka Maryam tace" Usman mi akaima Ummy ku?
. Usman ya taka k'afarshi da karfi yace "haka-haka yamata,sai tayi haka! ya nuna yanda abun yafaru, kuka Maryam ta sake sawa tare da lalubar wayarta tafara neman layin Abdul, dan tin sadda akai case din waya tayi save,bugu biyu ya d'auka cikin Sallama! cikin kuka Maryam ta amsa tace AYSHA AYSHA gatanan .

Abdul ya'ce" wacece bangane ba? wace AYSHA?

Maryam ta sake sakin sabon kuka tace ni makwabciyar'tace suna na Maryam Aysha kanwarka mijinta ya raunatata....

Azabure Abdul ya mike illahirin jikinshi na rawa, cikin rawar murya yace" kuna ina? kuna ina yanzu..?

Maryam tace' gamunan d'akinta dan Allah a'taimakamana a'kaita Asibiti.

Abdul bai tsaya bata am'saba yayiwa Saif waya tare da cewa kai kana ina?


Saif yace" ganinan na fito zanga wani.

Abdul yace maza muhad'e gidan Aysha akwai matsala Wallahi, ya kashe waya.

Jikin saif rawa ya d'auka tare da fadin ya rabbil a'lamina ka kawo karshen AURAN nan, ya yiwa driver ban'shi magana suka juya sunata jiniya! tare suka isa kofar gidan AYSHA da Abdul .
USTAZ na jin jiniyar motoci ya saurara tare da cewa subhanallahi batamaji a'binda na fad'amata ba kenan, yau kam kotu zata rabamu da wannan d'an iskan, a'fusace ya fito daga palon Khadija yana uban waye ke man jiniya,kan ya rufe baki suka turo kai suka shigo, Saif yamai wani kallo shikuma Abdul ko inda yake bai kallaba saima rugawa da yayi sashen Aysha, Saif ya cema guard dinahiy kar abari kowa ya fita, har sai na bada dama .
Sukace ok sir tare da saramai.

Tsawa Ustaz yadakamai tare da cewa fita daga gidan nan Wallahi kan in kaika kotu.

Zuciyar saif a hassale jiyake kamar ya shake USTAZ, cikin sauri yayi sashen Aysha USTAZ ma yabi bayanshi yana baka jina! Wallahi bazakaga iyalina ba, baka fita? ko kallonshi Saif baiba ya afka d'akin ya iske Abdul kamar mace ya rungume AYSHA yana kuka matuk'a shida Aunty Maryam, jikin Saif har wani huci yake yayi wajen Aysha yaga jini duk ya b'atamata goshi, ihu ya saki ya tallabota baki d'aya a kirjinshi, yana Auta! Auta!! Auta!! mi akai makiiiiiii? ya k'arasa cikin karaji.

Da sauri Aunty Maryam tace ka sauketa da alama hannunta akwai karaya kajifanyana lilo. suduka suka kai kallonsu akan hannunta salati suka saki USTAZ ma kanshi saida gabanshi ya fad'i , Saif ya ajeta ya d'aga hannunshi sama ya kwarara wani ar'nan ihun da yasanya sadeeq watsowa da gudu, Saif yace mi kai mata?uban waye ya karyaman k'anwa...?

Usman ya taso yana kuka ganin Abdul da Aunty Maryam nayi, ga uwarshi a'mmata d'aukar sabon jariri, Usman yace Uncle haka-haka ya gwadamasu kamar yanda yagwadama Aunty Maryam..

Jikin USTAZ ya kama rawa ganin yanda kirjin Saif ke tashi kamar na budurwa.

Bai dawo duniyar tinanin ba yaji an'mai wata kafurar shakar da yasa yafara ganin garara-garara, kuka Saif ya fashe dashi kamar Amarya murya a"sheke yace mitai maka? mitaimaka ,ka kasheta, kwara in kasheka Wallahi da zuciyata ta buga, ba uba ba k'anwa, ya kaima USTAZ dukan da yasa shi furta ya Subhanallahi, walhamdu lillah,i la'ilaha illah .

Saif ya k'ara shakar USTAZ shaka ta mutunci , ya fara kai mai duka,tare da cimamiyo hannunshi ya fara k'ok'arin k'aryawa , USTAZ sai tsala ihu yake yana kiran kubrah kubrah .
Abdul ya dakama Saif tsawa tare da cewa taya zaka biyema wanda hukunci ya hau kanshi kota bala'i,kazo mukaita mufarajin yah lafiyar ta take...

Fusata ya sanya Saif d'aukar bindigar shi ya fara sakin harsashe a saman POP dake d'akin, yaran suka rikice da kuka da gudu Abdul yayi kanshi dan yason bakar zuciyar Saif, rungumoshi yayi baki ??aya ya fara cewa kayi hakuri ba tada wayanda suka fimu a'yanzu, in ka hau dokin zuciyar da zai fitar da kai hayyacinka zamu iya rasata abanza, kwara muyi gaggawar kaita Asibiti yanzu...

Bai rufe baki ba khadija ta shigo da gudu tana zare ido tayi kan Ustaz dake zaune yana maida numfashi" tace kai tashi anshigo gidan nan da rana."

Tsawa Saif ya dakamata ya fizge jikinshi daga na Abdul ya fita waje, tare da dakko wani kwafcecen kulki ya shigo gidan,gadan-gadan yayi kan USTAZ ya sakamai kulkin nan cikin hamitta tare da tankwarashi da karfi, ihu USTAZ yake ba )?a)?)?autawa, amma ko ajikin Saif,saida yaji hannun USTAZ yayi )?ara kana ya saki yacire belt dinshi yafara zubamasu da gashi har Khadijah, sosai USTAZ ke kuka kamar yaro.

Abdul ya samu da kyal ya cicci?i AYSHA ya fita da ita yasa a'mota Aunty Maryam ta shiga sukayi Asibitin su, dan ya son bakar zuciyar ysaif bazai fito ba sai yayi b'arna.

Saif gani yake duk launin azabar

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login