Showing 42001 words to 45000 words out of 51341 words

Chapter 15 - DR AHMAD

19 Oct 2024

11090

a baya ba.

Ahmad da takaici ya kusa kashewa share kwallar idanunshi yayi kamin d'auki khadija cak! daketa barcinta yasab'ata akafad'a yabar d'akin, gaba d"aya suka bishi da idanu domin har yanzu anrasa wanda zai kuma tankawa cikin su, saima sheshshekar kukan Maman dake tashi kadan-kadan cikin dakin.

Sunjima cikin shiru kamin sufara bata hakuri daya-bayan daya, tare da neman gafararta data yaranta duk da cewa sunga rashin sauki dagashi gurin *DR.AHMAD* d'in amma dai suna so ta yafe musu.

Malam salisu ne ya d'ora da cewa,

"Tabbas muncika azzalumai Habiba domin tun tasowar iro muke cutar dashi sai gashi duk da abinda muke mushi hakan besa Allah ya tabar da shiba sai ma yayi mishi d'aukaka sama damu, muna cikin wani hali munsan cewa alhakin kune yake bibiyarmu kuduba irin gidan da kuke ciki babu abunda kuka rasa, muko kullum cikin tashin hankali muke sabida yanzu tun a duniya Allah kefara sakayya dan Allah kuya femana kuyi mana afuwa tabbas masu hali irin namu nanan sunada yawa a duniya, munafatan Allah ya shirya su tunkamin lokaci ya kuremusu kamar yadda muka sami kanmu aciki kuyi hakuri Habiba muntub'a wallahi harga Allah kuma bazamu kuma aikata wani abuba makamancin wannan domin munga ishara."

Saida malam Mamuda yasa baki sannan tace ta yafe, aiko sukai ta godiya tare da cewa zasu kawo iyalansu domin suka waje.


MALAM Mamuda ne ya fara magana cikin farin ciki domin tabbas yajima yana fatan zuwan wannan ranar yacce,

"Tabbas mun godewa Allah daya nuna mana wannan lokaci munafatan Allah ya kuma kare zumuncin shi, gaskiya nayi farin ciki sosai wallahi na tabbata malam ibrahim shima zai yi farin ciki duk da yake kwance cikin k'abari Allah yaji kanshi yayi mai rahma."

Gaba d'aya suka amsa amin cikin jimami.

Malam Mamuda ya d'ora da cewa,

"Tabbas mutane da dama sukan aikata kuskure batare da tunanin kuskurene ba misali zaka sami yaron wani kaita zagi tare da aibatashi da munanan kalamai sai-dai sani ne da ba muyi ba amma a duk lokacin da kai hakan to tabbas mala'iku sukan maido da wa'innan muyagun kalaman ne akan iyalinka, shi yasa sai kaga kaima acikin iyalinka kasami me irin wannan halin koma fiye,

Haka kuma idan kayima iyalan wani kyakykyawan addu'a to tabbas saita sami naka iyalin sabida haka yaka mata mu kula sannan mudaina kullatar marayu domin dayawansu Allah baya tabar dasu kuma tabbas wataran sai kaci arzikinsu Allah yasa mugane.

Sannan ina iyaye masu tsatstsauran ra'ayi akan yaran su? kanada yaro namiji kuma baligi cikakken mabukaci amma ku hanashi aure harsai ya gama karatu ya sami aiki kuma ya gina gida yasai mota tsawon wannan lokacin kasan iyakar zunubin daya kwasarma kanshi? to karka manta kuma iyayenshi akwai naku kason na zunubin domin laifin kune duk wani abu da zai aikata
.
Yima yara k'ana nu fyad'e ya yawaita sabida haka aure da iyaye suke yi sabida wani buri nasu nada ban, yarinya zata nuna tana son aure amma iyaye suk'i yi mata sai tasami me kud'i ko kuma sai tayi zurfin karatu wannan kuskureni domin sha'awa babu abinda baza tasa mutun ya aika taba, misali yanzu shi Ahmad me yarasa?
Babu, itace amsar anyi mishi aure alokacin da ya bukata kuma gashi yayi karatun shi hankali kwance, yanzu inda ba ayi mishi ba mun san iyakar yaran da zai lalata? bamu saniba dan haka yaka mata mu iyaye mu kula tunkamin ranar da Allah zai tirkemu da tambayar yaya muka tafiyar da amanar daya bamu.

Bari muje sallah Habiba a sama musu abinda za suci kamin mu dawo zan shawo kan shi Ahmad d'in insha Allah."

Godiya suka yima malam Mamuda kamar zasu yi mai sujjada sabida farin ciki, a haka duk suka yi alwala suka fice, itako Maman kitchen ta shige domin ganin ta dafa abu me sauki wanda zasu ci......










*MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀
[3/8, 10:41 PM] ‪+234 816 846 7910‬: *💗DR.AHMAD💗*

40

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO...*💡
(Home of expert & perfect writer's)



*D*uk iyakar lallashin malam Mamuda gurin Ahmad daya yiyafiyar amma ta gagara domin, bayan dawowar su daga masallaci sunci sun koshi kowan ne baki awashe Ahmad ya yunkura zai tashi malam Mamuda ya hanashi tare da bashi hakurin da suketa fama dashi, idanun shi sunyi jawur sosai yake kallon yayyen mahaifin nashi da kannenshi d'aya bayan d'aya kamin yace da kyar.

"Na yafe musu duk abinda sukai min ammafa babu ruwana da huld'a dasu domin ina jin tsoran in sake dasu su cutar damu kamar yadda sukai sanadin d'an uwansu."

Ganin ya bar d'akin yasa malam Mamuda kallonsu tare da cewa,

"Kuyi hakuri insh Allah zai sakko kunsan yaro da rikon abu dole sai a hankali zai manta."

Itama matma hakurin dai ta basu tare da musu alkawarin zuwa su su duka garin domin sada zumunci.

***

"Ya Ahmad gaskiya be kamata kai musu haka ba naji baba nata fad'a dan Allah kai musu hakuri su duka ka yafe musu, kaga sun tuba zaka sami ladan yafiya kaji kaji..?!"

Murmishi yayi tare da rungumota jikin shi ya fara shafar cikinta wanda yake ashafe kamin yace,

"Nima na yafe musu baby kawai dai haushin su na keji wallahi na kasa manta abinda suka yi mana, oya haa bakin ki amshi abincin idan kinci da yawa to zan fita yawo dake anjima da yamma."

Baki ta bud'e da sauri a hankali ya dinga bata yana janta da hira hartaci da yawa ba tare da tasani ba, sai da ta kammala sannan ya kwashe kayan ya mayar kitchen ya dawo kusa da ita ya zauna.

"Sannu kaji mijin Khadija, Allah yabar mu tare ya k'ara mana hakurin juna.."

"Amin Dijama ta 'yar albarka ke kad'ai kike iyawa dani Allah yayi miki albarka."

"Amin my Dr ai kaine duk ka koya min ka raineni akan duk yadda kake so na kasan ce Khadija love you so much."

Da sauri ya kankameta a jikinshi tare da furta,

"Ahmad love's you so so very much..."

***

Ahmad da kanshi yayi tunanin fara azumi domin samun sauk'in rayuwar shi data khadijan shi, sai dai lokuta da dama adaddafe yake kai azumin sabida dama yunwa takan kwantar da sha'awa ammafa da kaci ka koshi zata iya tasowa.

Hakan yasa idan yana yi baya zuwa gida sai gaf da magriba sabida ko kwalliyarta ya gani sai taji abu ya fito mai amma idan gaf da magriba be zai koma yayi sallah a masallacin kofar gida sannan ta shiga ciki da haka yake samu ya saurarawa Khadija dama Zainab tunda ta tafi ba'a biyo sahuba shima bebiba tunda ta nuna mai bazata iya maiba.

*Bayan wata bakwai*
Cikin ikon Allah rayuwa ke juyawa wataran da dad'i wataran asami aka sin hakan. a bangaren su Ahmad sun cigaba da zumunci da 'yan uwansu suna matukar girmama Ahmad d'in domin yana kokarin ganin ya manta da komai daya faru abaya dan ya kyautata musu, sannan sukan ziyar ce su akai-akai domin temakon su shi yasa suke mishi kallon babban mutun ballantana da Allah yayi mishi arziki dai-dai bakin gwargwado.

A bangarenshi da khadija kuwa sai dai ace alhamdulillah domin cikinta harya shiga watan na haihuwa tana matukar samun kulawa fiye da duk yanda zan misalta muku musamman wajan mijinta ya d'auketa da matukar muhimmanci arayuwar shi ko washh ta furta to yanzu hankalin shi zai tashi, kullum cikin lallashi da bata labarin kaunar shi gareta ya keyi abinda ranta keso shi suke mata, domin samun surkai irinsu Mama zai yi wahala bata tab'a cewa babana meyasa kaima khadija abu kazaba ni bakai min ba? A'a sai dai kullun cikin tuna mishi take khadija taimaka halacci babana kadda kai mata butulci tayima iyayenta biyayyar zama dakai tunbaka da hankali sabida haka kadda ka cutar da ita, sannan ka dinga saurara mata da bukatarka sabida cikin jikinta kadda ka yadda ka koya mata gudunka kadinga tausaya mata domin tana bukatar hakan. kullun Mama bata barcin kirki kusan kwana take yi akan sallaya tana rokama khadija saukin haihuwa da zuri'a d'ayyaba.

Shin iyaye mata surukai munayin hakan kuwa?
nasan da yawa amsar itace a'a sabida haka kadda mu manta duk abinda kaima d'an wani to tabbas yananan zuwa kan naka. in kai me kyau zaka gani haka in kai sab'anin hakan shima zaka gani Allah yasa Mu dace, idan mun dace Mu dafe abunmu....

****

"Babyna zan fita babu abinda kike bukata?"

Tulelen cikinta ta shafa kamin tace,

"Honey yayana kadan d'ebe min kewa mana kota minti talatin ce ina bukace da kai naga kwana biyu baka san yi kuma ni wallahi ina..ina so."

Zama yayi gefenta tare da damke hannayenta cikin nashi yanajin wani irin mugun sonta na ratsa sassan jikinshi murya can k'asa kamin yace,

"Ayy sorry babyna ina jin tausayin kine shi yasa nake hakura amma tunda kinaso bari muyi sannan na tafi asibiti but babu inda kemiki ciwo yanzu ko..?!"

"Ni dai babu sai ciwon buk'atar mijina itace kawai take damuna."

Yana jin haka yayi saurin zame takalmin k'afarshi dama me neman yin kuka ne sai aka jefeshi da kashin awaki kunga kuwa sai yi.

Kusan da dabara ya samu biyan bukata sabida girman cikin yau kwana uku kenan ta lura ko bacci baya yi sosai kuma abinda ke damun shi kenan shi yasa tayi mishi wannan dabarar dan yasamu sakewa koda kuwa ita da babyn zasu takura.

Saida ya temaka mata tayi wanka sannan shima yayi ya sake kintsa jikin shi yayi mata sallama yana ta faman sa mata albarka zuciyar shi wasai a haka ya fita.

****

"Wayyo Allah na...!"

Cewa khadija wadda taji mararta ta isheta da tsinkulawa. da kyar ta kai hannu kan wayarta ta kira Maman kamin ta ajiye wayar Maman ta shigo.

"Sannu..sannu khadija oh ikon Allah kamar ana jiran babana ya bar gidan? kodai shine ya dameki?"

Banza tayiwa Manan ita dai hannu kawai take yarfewa ganin haihuwar tariga tazone yasa Maman gyara mata wajan zama cikin yardar Allah ko minti arba'in ba tayi ba saiga yaronta d'irkeke gundumeme kato tabarkalla Masha Allah, kuma daga ganin shi lafiyayye ne ko dan ihun daya cika musu kunne dashi.

Nan da nan jikin Mama ko ina rawa yake sabida murna ta rungume jaririn da jinin shi a jikinta da komai tana addu'a kamin tafara gyara shi ta na d'eshi ta koma kan khadija wacce tuni barcin dad'i ya fara d'ibarta.

Goge mata jikinta tayi sannan ta kamata ta maida ita gado sabida tasamu isasshen hutu sabida anaso idan kika haihu akalla kisami awa hud'u a kwance kamin wanka ya biyo baya sabida yin wankan da wuri shine ya kan kawo bugun jini da sauran su.

Zama tayi ta goge yaron nan tas! sannan tasa ka mishi kayan sanyi ta zuba mishi ido babu inda yaron ya baro uban shi sai bud'e idanun shi yake yi yana rufewa jitayi wasu hawaye sun zubo mata tace,

"Oh yanzu da basu yi mishi aure ba kila can za'a tsiyayar da yaron nan kila ma a kawo mata shi ya zamto itace zata raini d'an da bana halak ba da hannunta, amma yanzu murna take ji take tamkar ta suma danjin dad'i.

Godiya ta dinga jerama lillahi kamin ta rab'ashi gefen Maman shi wacce tuni tai barci, tashi tayi tafara gyaran wurin cikin kanknin lokaci d'akin ya d'auki kamshi kamin tayi waje da kanta ta d'auraye kayan ta shanya sannan ta d'orama khadijan ruwan tea wanda yaji kayan yaji saida ta had'a komai har kunun waken soya tayi mata sabida ruwan nono yazo sannan ta d'ora musu ruwan wanka domin daga mejego har jaririn ba aso daga haihuwa asamusu ruwan zafi ajiki hutunsu akafi bukata bawai wankan ba.

*****

kiranshi na hud'u kenan sannan yaji an d'aga sallama tayi mishi kamin tace,

"Honey yayana ya aikin naka?"

"Lafiya lau babyna ya kike ya ajiyata?ina fatan duk lafiya kuke ko?!"

"Lafiya lau muke wallahi ga Mama zaku yi waya."

Maman ta mik'awa saida ya gaishe ta sannan tace mai,

"Dama zance idan zaka taho gida kad'an taho da kaji zan bama khadijan sabida jikinta."

"Ok toh Mama zan taho dasu ai yau karfe hudu zan dawo insha Allahu."

"Allah yasa toh."

"Amin Mama bye."


Maman khadija ce da Maman Ahmad zaune sunata hirarsu ko wanne fuska awashe anyi jika, jariri ya fara kuka Mama tayi saurin d'aukar shi ta koma wajan khadijan tace,

"Kinga yaron nan bazai yi wani barcin kirki ba in bajin nono yayi abakin shi ba kallifa yanda ya keta wawure-wawure kiba shi yaja hakanan ai nonon yazo yanzu."

Cikin shagwab'a khadijan tace,

"Mama kaddafa yayi min da zafi?!"

"Keni ban san shirme bashi yasha ni zai kashemin dodon kunne."

Ita dai Maman khadija na gefe tana dariya, Maman ta samu ta nuna mata yanda zata bashi aiko da sauri caraf ya cafke da karfin shi ya fara zuka ihu khadijan ta saka tare da furta.

"Wayyo Allah nono na Mama."

Saida ya saki sannan Maman ta amshe shi tuni yayi bacci itako khadija hadda hawayenta wai da zafi. mutane nata shigo musu barka domin tuni Aminu ya gama zagaye mutune da suma sunyi sabon baby.

Da la'asar ya nufo gidan yanajin ya gaji sosai sai dai har yanzu farin cikin da khadijar ta shayar dashi da sanyin safiyar yau be sake shiba dan haka nan yake murmushi shi kadai tun a cikin asibiti.

Yana faka motar ya kwaso ledojin daya taho dasu ya nufi cikin gidan, yayi mamaki da yaji mata nata mishi barka da arziki, kayan ya zube cikin kitchen ya nufi d'akin khadijan,
aiko zaune ya taddata da k'aton jariri ahannu tana kukan bashi nono shi kuma yana kukan sai yasha.

Da sassarfa ya isa garesu sam be lura da matan dake cikin d'akin ba ciki kuwa hadda Maman tashi. d'aya bayan d'aya suka bar d'akin ganin yanda malam Amadu ya rungume iyalin shi yana jin wani farin ciki na ratsa zuciyar shi,

"Allah yayi miki albarka babyna Allah yayi miki sakayya da Aljanna yanda kike faranta min kema Allah yafaran tamiki ashe kinajin ciwo da safe amma kika sani dole na dameki ko?gashinan kinja na zunguro shi, nagode sosai yanzu kukan me kike yi shima yana taya ki ha?"

"Amin honey yaya na wai dole sai yasha nono kuma ko d'azu saida naba shi wallahi akwai zafi."

Bin yaron da kallo yayi yaga sai lasar bakin shi yake yana son saka hannu abaki, murmushi yayi kamin ya share mata hawayen yace,

"Kin gafa kina kuka yana kallonki kadda kisa ya raina kifa bashi kad'an yasha saimu gaisa dashi dan kar ya min kuka."

*💗DR.AHMAD💗*

41

*NA MAMAN KHADIJA*🙇🏻‍♀

Edit by *HAJJA CE*👈

*HASKE WRITER'S ASSO....*💡
(Home of expert & perfect writer's)



*H*ararar yaron tayi kamin ta saka mishi nonon cikin bakin shi, dafe kafad'unta Ahmad yayi ganin yanda take kankame jikinta kamar ma so take ta kwace abinta.

Yaron yaci gaba dajan abincin shi har sai da ya saki dan kanshi sannan Ahmad d'in ya d'auke shi daga jikin ta ya rungumeshi yana ta sakin murmushi, kallon yaron ya keyi sosai ganin irin kamar da yaron yayi dashi, Allah nagode maka da kamin wannan kyautar, Allah nagode maka da arzikin da kamin ka bani dama in cigaba da gode maka."

Rungumo khadijan yayi tare da shafar kirjinta wa inda suke cike taf da alama ruwan nonon yariga ya samu, kwab'e mishi hannu tayi tana hararar shi.

"Allah ya baki aljanna matata ina fatan Allah ya barmun ke babyna kin isheni zaman duniya dana kiyama wallahi nagode nana khadijana..."

Murmushi kawai tayi tare da jawo ledar balangun da babanta ya aiko mata dashi d'azu sai faman kamshi yake.

Kusan tare suka cinye naman har lokacin yaron na hannun abban shi, shiko Ahmad tuni ya sami abin kallo gani ya keyi kamar banashi bane jiyake kamar za'a ce bani ba naka bane, ko yaji ana tashinshi daga bacci yasan mafarki ne amma yaji shiru sai mamakin kanshi yake wai shike da wannan zuk'ek'en yaron.

"Oh ikon Allah babana ka fita mana mutane nason shigowa amma sabida Allah kazo kayi zamanka a ciki ko kunya."

Kallonta yayi da kyawawana idanun shi kamin yace,

"Mama ganin su fa na keyi, kuma so nake muje asibiti yanzu a duba su."

"Amma dai ai ka bari suyi wanka ko? tunda shi yaron ance so d'aya ya wadatar dashi."

Cikin shagwab'a khadija tace,

"Mama waini bake zakimin wankan ba to waye zai min?"

"Haba khadija nace miki gwaggonki zatayi miki amma sai tambayata kike yi tun d'azu."

Idanun shi awaje yake kallonsu kamin yace,

"Haba Mama wai kina nufin baby tubewa zata yi wata taga jikin ta bayan ni?!"

Harararshi tayi sam idanunshi sun rufe kamin tace,

"Kai tafi can, nifa ban san hauka gwaggonta ta tace wata? to eh ita zata yi mata."

Grgiza kanshi yayi kamin yace,

"Ahh no gaskiya Mama gaskiya ban yarda ba wallahi kuma ban amince ba indai ke baza kiyi mata ba to gaskiya sai dai kibari ni nayi mata ko kuma a hakura da wankan, ya za ayi kowa sai yaga jikinta dan Allah haba-haba.."

Batai mamakiba domin tuni tagane irin masifar kishin shi akan khadijan amma batai tunanin abin ya kai haka ba. Kai ta girgiza kamin tace,

"Allah ya shiryaka to."

Sannan tabar musu d'akin.

Shi kam juyawa yayi wajan khadija yana tambayarta,

"Babyna babu inda kemiki ciwo ko?!"

Kallonshi tayi sannan ta kalli yaron dake hannun shi tace,

"Laah ya Ahmad wallahi da kai yake kama ka gani kuwa?"

Murmushi yayi tare da kashemata ido d'aya yace,

"Yoo yarinya angaya miki ni d'in na wasa ne ko matsalata ai tasa yaron yayo kama dani, tambayarki nayi fa ina kemiki ciwo?"

"Jikina be min ciwo amma dai ina jin zafi awajan abuna."

Kwantar da yaron yayi kamin yajata can karshen d'akin saman gado yace,

"Kwanta in gani ko kinsami kari ne."

Bata yi mishi gadda maba domin tana jin zafin wajen sosai daurewa kawai take yi. cikin nutsuwa ya dubata yaga tasamu amma dai beda yawa befi aimata d'inki d'aya ba kuma daga waje ne, shafarta ya fara yi bayan ya gama dubawa musamman kirjinta da sun riga sun gama tsokane mishi idanu, ganin yana neman fita hayyacin shi ne ya sata fara tureshi daga jikinta sabida tasan bata da abin bashi sannan tasan shi wasan ninnan bawani yi mishi suke ba shi dai kawai yajishi in.

"Nashiga uku ni Habi babana uban me kuke yi cikin kuryar d'aki kuma daga haihuwa yau sakaran wofi kawai...? zaka fito ko saina ci maka mutunci yanzun nan?"

Zaro idanuwa yayi yana kallon khadija saida ya dai data nutsuwar shi sannan ya fito

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login