Showing 3001 words to 6000 words out of 19770 words
kasa aikin yayi ya rufe system ɗin yayi ya tashi tunani yayiwa ƙwaƙwalwarsa yawa ga na yan uwansa
tabbas dole ya nemo mafita inhar fadeela ba zata gyara halinta ba bata son shiga dangin'sa ko wanne taro in za'ai ba ruwan'ta ga ƙazan'ta kwanon da taci abinci anan zata barshi saidai yan aiki su ɗauke shi mutum ne babba be daci a gan'sa a restaurant ba dole saidai kullum yana aikin order musamman ma yanzu da yake neman takarar shugaban ƙasar GEZA wayar sa ce tayi ruru sai da takusan kasaiwa sannan ya dauka yace
"Innalillahi an kona ofishin jam'iya..,
kashe wayar yayi batare da ya tsaya jin me za'a ci gaba da ce mai zaman dirshan yayi daman haka siyasa take ko kuma shi kade akewa haka ba me bashi amsar nan lulawa duniyar tunani yayi......
*****
Yi min shiru shasha sha wallahi ki guji ranar da asharaf zai gaji da halin ki wannan wanne irin sakarci ne Nadeela...asharaf ya manyan'ta dole yanzu yana bukatar ya'ya da kwanciyar hankali amma kin gaza samar mai ya fita waje a cazo mai kai ke kixo ki chazamai kai dame zai ji... wallahi tun huri ki dena biyewa shawarar ummi...
Fab ta buge baƙin'ta to ta uwar...ubanki zata ji... wallahi mubeena ki fita a idona nawa fadeela take da har zata iya wata haihuwa
girgiza kai tayi ta fita tana kukan baƙin ciki bawai dukan bakin ta da tayi bane ya ɓata mata rai aa saidan ta'kaicin halin mahaifiyar tasu duk abin da nadeela tayi to wallahi ummi ce tasa'ta ga bin masu tsubbu ko ina in taji taje
Kwantar da hankalinki yar lele yanzu na fadawa hajiya saratu zata nemo mana mafita yaron ne a kwai taurin kai da yaya aka samu ya aure ki
Tagumi ta zare tace
"Wallahi ummi kullum har wasiwasi nake anya kuwa malaman nan suna yin aiki kuwa karkarin sa kwana uku daga nan zan rasa control ɗin ASH zai ƙara juyemin bai bai,
dafata tayi tace
"Kar ki damu zamuje gun malam me kankat aikin sa yawa yankan huka....,
Tsalle ta duka tace
"Saini uwar gida kuma amarya a gidan Asharaf imam geza A.I.G ,
tashi ummi tayi ta sa dariya tace
"Faɗi dawai ki ƙara da ihu inde ina raye ke kaɗece matar Asharaf...,
🤔 🤔
Wani irin juyi tayi gami da rausaya tace
"Shiyasa nake son ki ummi na..,
dariya ta sheƙe da'ta......✍️
*HAUWA KULU WOMAN LEADER*
🤣🤣🤣🤣
Yawan sharing din Ku yawan read more
# *HAUWA KULU WOMEN LEADER*
🔞
Book 1
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Gashshan malango ta gutsura yana tururi tace
"Gaskiya iliya ka iya gashi...,
Washe baki yayi ya gyara hutar tsiransa yace
"Allah ko jidda....,
sakamakon tana tauna gyaɗamai kai kawai tayi komawa gefe yayi ya sarke hannuwansa yace
"Wallahi jidda duk randa na same ki nayi babbar sa'a...,
kut ta haɗeye naman kallon sama da kasa tayi mai tace
"ILIYA ILIYA......taja karshan sunan tace
Wallahi ka gyara kalaman ka nan da ka ganni wallahi bazan aure ba sai na zama woman leader bara in maka da manyan baki gobe insha Allah gidan gwamnati za ni nida baraka
Shiru yayi ya shiga tunani can kuma yace
"Jidda bakya gudun abin da mutan garin nan zasu faɗa....kinsan fa ita kanta baraka kallon karuwa ake mata sannan kina ji kina gani zaki tsoma kanki kar fa ki zo ki gujeni....,
Wani dogon tsaki ta ja ta tashi ta tufar da yahu tace
"Wallahi iliya baka taɓa batan rai irin yau ba har kasa naman nan da nake ci yayi min ɗaci sanin kan kane ni abin kunya baya na bashi wallahi ,
Ƙasa yayi da murya yace
"Dan girman Allah ki yi hakuri...,
gyara mayafin'ta tayi ta sashi a kafaɗa tasa hannu ta dauki takardar balangon'ta tace
"Okay ni na tafi daman ai yan gidan ku kallon mara mutunci suke min ga saƙo ka faɗawa zulai na rantsai da Allah in har na ganta sai nasa su jagwal sun yanke ta a fuska daman chajimoshin na saba zuwan'ta dan nasan karshen ta a kai ni can ko huni bazan ba zan fito.....,
Da sauri ya kalle'ta cikin sarkewar harshe yace
"Jidda kiyiwa Allah da manzon'sa ki dena abin da kike wallahi ina gudun randa yan gidan mu za suce bazan aure ki ba me zulai tayi miki....,
Hannu ta tafa tace
"Good question kamata yayi tun farko tambayar da zakai min kenan amma ka tsaya dogon jawabi yanxu wanne zan amsa maka a ciki kafin in tafi....,
"Duka..,
Zaro kyawawan idanuwan'ta tayi tace
"Zan amsa maka daya amma yanxu time ya kure..,
Tazarcan rigarsa ya karkaɗi yace
"To sai yau she yanzu...?,
Far tayi da idanuwan'ta tace
"Sai nan da jibi..,
Allah ya kai mu amin tace ta fara tafiya wani uban warin ganye taji tsaki taja ta laɓe a jikin wata ƙatuwar bishiya kasancewar darene ba me ganin'ta dan haka ta daddage ta maƙe murya tace
"Wayyo inna ya takan Kashim kaina..,
da sauri goje ya ja rigar umaruju yace
"Da kata kaji kamar magana naji anayi sama sama karab a kunnan jidda ƙara maimaita tayi aikuwa tuni suka bar bushe bushen da suke duk kuwa da sunyi mankas
Waige-waige suka fara ƙara ɗaga murya tayi ta maƙe'ta tace
"Wayyo inna wannan mataƙi zan dauka a kan su kinga waccan me farar jamfar ya dodana min taba a kwakwalwa...,
Gaban umaruje ne ya waɗi ba shiri ya zura tabar a baki ya taune ta duk kuwa da irin zafin da yake ji zare ido yayi yace
"Mun shiga uku munyi gamo Allah ka zama gatana....,
Jabiru da yazo yana tangaɗi ya zaune yace
"Gayu ya akai naga kunyi likimo bame kwakkwaran motsi a cikin ku....ko kun luluƙa hazo da yawa ne.....?,
Kuka goje yasa fyace majina yayi da hannun rigar'sa yace
"Jabiru yau mun shiga komar aljanu har umaruju ya ɗoɗana mata taba a kashin kwakwalwar'ta....,
Wani uban ihusa yace
"Goje zance kut....ubanka kaga dan bantan uba...me kai yawa lauje ni zaka kawo wa zancan banza wanne irin aljani..buga ƙafafuwan'sa yayi wani irin ihu irin na yan tsaki jadda tayi jikake
"Tsiyau tsiyau inna ga wani can ya take min ƙashin kuguna.....,
Zaro ido umaruju yayi yace
"Shikkenan jabiru ka cuce mu yanzu Allah ne kaɗe yasan abin da zata yi mana wallahi daga yau na dena daba da shayeshaye...tashin hankali ba'a samai rana kamar daga sama su kaji tace
"To inna ɗaya in shanye mai kafa ɗaya allon kafaɗa shi wancan wanda ya zo daga baya in kwashe mai ya'yan hanji....,
Hannu jabiru ya ɗora akai ya saki ihu ga futsari da ya saki wani irin gumi ke karyo mai ba rayuwa ba kenan in ta kwashe mai ya'yan hanji cikin kuka yace
"Goje Umaru je baku zakuyi kuka ba....nizan yi dan girman Allah ke temake ni nasan kina jina bansan kin kwan'ta ba nazo da wallahi na sani ba dalilin da zai sa in taka ƙashin ki me daraja.....,
Wata dariya ta bushe da ita abin ka da kauye gidaje ba a haɗe suke ba tuni ta shiga amsa kuwa curewa gu ɗaya sukai tace
"Wato ku bil'adama Allah yayi muku kunnan ƙashi......kuna jina ina ihu sakamakon ballamin kashin ƙwaƙwalwa da kukai amma ko a jikin ku tun dazu kun hanani sakat na gayyato kawayena domin party cikar shekara'ta dari takwas da haihuwa kun dame su da warin wiiiiiwiii to yau zaku ci kaniyar ku bara ɗan tsitaka yazo ya kaddamar muku.........,
Dan girman Allah da manzonsa ki hakuri haka suka haɗa baki suka ce ɗib suka ji ba sai can suka ji tace
"To inna ta ban hakuri amma zan kafa muku doka ko wannan ku ya tafi gida da rarrafe sannan kar wanda ya sake ya ƙara yin dare a waje haɗa baki suka ce to suka fara jan kafa sai da'taga sun yi nisa tafito tana kyalkyala dariya yau zuciyar'ta kyal tayi maganin shegu
kofar gidan su taja ta tsaya sakamakon ganin malam yana zaune da radiyo a gaban'sa cije lips ɗin'ta tayi ta fara sanda domin bacci yace har takai kofar gida taji yace
"Ja'ira zo.....nan ke nake jira juyowa tayi ta ɗurkuwa ƙasa tace
"Malam gani...,
Tashi zaune yayi ya kalle'ta ya girgiza kan'sa yace
"Hauwa'u Hauwa'u Hauwa'u rashin ji wallahi ba inda zai kaiki ki mace ce ba namiji ba namji ma inyayi ba riba yake ci ba balle ke kina mace ki tausaya wa maraicinki ki gyara halinki Hauwa'u mahaifiyar ki mutuniyar kirkice wallahi dube ni duk narame kullum cikin jawo min magana kike ɗazu haka musa yayi min tass duk keki ka jawo min kina biyewa gwaggo Allah ya shirye-ki ya gyara min ke ni bazan miki baki ba ,
Tashi tayi ta karkaɗe jikin'ta tace
"Amin malam amma wallahi duk wanda kaga nayi wa yimin yayi kahu musa kuwa gwaggo ce tasani nayi ta yammun...,
Shiru yayi mata ya kashe radio ya nannaɗe tabarmar ya bi bayan ta ɓagaran'sa ya shiga ita kuma ta shiga bayan gida jabiru ne ya shigo dai-dai fitowar ta cikin daga murya tace
"Innalillahi inna baba lami iya hansai babar su hamza kahu hamisu kahu musa malam......gwaggo ku fito yau jabiru yasha wacce tafi ƙarfin'sa yayi tumu tumu a ƙasa rarrafe yake ma....,
Kowa fitowa yayi wani kukan takaici jabiru ya fashe dashi yau yana ganin darasi cin naka ne kunama ce be sani ba shine yaji an zabga mai wani uban cizo a gwuiwa ba abin ya tashi ya duba ba aljani ɗan tsitaka ya kwashe mai ya'yan hanji tambayar'sa aka shi ga yi kallon su kawai yake yana girgiza kai yana kuka kahu hamisu ne yazo zai ɗaga shi da sauri yace
"Dan girman Allah ku barni kar ta kwashe min ya'yan hanji tsaki jidda ta saki ta ajiye bota tace
"Kuma ku barsa yasha wacce tafi karfin kansa ne cikin saui gwaggo tace
"Aikuwa dan daga gani daga kun yan iskan yaran nan yake kai dai Allah ya shirye ka jikalle zo mu shiga inda ta ajiye naman'ta taje ta dauka suka shiga ɗaki ta baje musu suka fara ci gwaggo tace
"Allah yayi miki albarka in kika auri iliya kululu mun gama hutawa wallahi ke fadaman ta gaban mota ce wallahi...,
ɓata rai tayi tace
"Gwaggo in aure iliya kuma tab.....ai wallahi sai na zama woman leader ke fa makkan nan wallahi sai kikaga na kai ki...,
Washe baki tayi tace
"Dan Allah...,
Gyara zama tayi tace
"Wallahi....,
To bayan sun gama ci ta wanko bakin'ta lokacin ba kowa a tsakar gidan sun watsai ana jiran gobe tayi a kira me ruƙiya ta kwanta
Asuba ta gari
*******
Karfe 2:30 na dare
GEZA Government house
Sa'eed mai garo ne zaune yana girgiza kafa ɗaya abin duniya ya ishe shi sai da yaja fasali sannan yace
"Kwana arba'in ya rage ayi zaɓe abubuwa matsowa suke bana so in rasa kujerar shugaban ƙasa alamun da nagani al'umma sun fi son Asharaf imam geza amma zan maganin shi....,
Dariya ɗaga daga ciki yayi yace
"Allah ya jada ran ka ai wannan abin kabar min shi ahannu na sufa talakawa da han watsa musu tsaba shikkenan za su ta caccaka kaga mun kauda musu da hankali mu ci gaba da kwasar dukiya.....,
🤔 🤔
Yusuf jirga yace
"His excellency ai wannan abin ba abin da muwa bane saboda mu muke da yan jagaliya muke da yan daba ga woman leaders muna da su ban da shugaban nin local government kana ganin shi kansa matawalle zai barsa ne ya zama shugaban ƙasa bayan ba biyayya zai masa ba shi talakawa ne a ransa a tsarin ƙasar nan duk me tausayin takala bazai mulki ba wallahi......,
Dariya suka sheƙe da ita Mustapha Umar jiran lokaci yace
"Zan sa sojojin baka su ruɗashi da yan media sai ya gagari bacci sannan za muje gub boka ya hana shi sakat har sai ya janye.....,
Yusuf jirga yace
"A'a ai bama so ya janye kawai ya waɗi zaɓe shikkenan ...,
daga nan taro ya watsai his excellency ya shigo cikin gida da sauri Hajiya adabiya ta ƙaraso tace
"Your welcome his excellency daga gun daga mata hannu yayi yace
"Hajiya adabiya na gaji inna huta kyamin bayani.....,
Kai ta gyaɗa tace
"Ka huta lafiya....,
ta huce ta bar part ɗin nasa....
floor ta ta koma ta zauna najuwa ce zaune tana daddana waya zama tayi a kujerar da take kusa da ita tace
"Najuwa yau shene komawar ki Jerusalem.....?,
Ajiye wayar hannun ta tayi tace
"End of this month..,
Tunani Hajiya adabiya tayi kana tace
"Yauwa sai ki tafi da yasir da basma saboda gab zaɓen mahaifin ku ba zaku zauna anan ba nika daga baya zan biyo ku sai mu huce America ke kuma ki zauna a can....,
Tashi tayi tace
"Okay ta shiga bedroom ɗin'ta key tasa ta kulle akan luxury bed ɗin'ta wayar ta ce tayi ruri da sauri ta daga ganin me kiran tace
"Hello annuwar ka samo number tasa....?,
ɗan jim yayi yace
"Najuwa wallahi ban samu ba duk yadda kike tunanin mutumin nan ya huce haka nayi bincike akan sa amma abin da nasamo bazai miki dad'i ba shine abokin karawar his excellency sannan kuma yana da mata nadeeya.....,
Bata san lokacin da tayi jifa da pillow ba hakan kenan yana nufin bazata sami burin'ta ba komai saita nutsuwar'ta tayi tace
"Hakan ba damuwata bace wallahi tun da na ɗora ido akansa naji ina ba'in son sa abu ɗaya ne matsala'ta matar'sa.,
Matar'sa ba ita bace matsalal his excellency shine matsal kinsan kuwa ba wanda his excellency ya tsana sama da kowa a duniyar nan face Ansh Imam geza shine mutum na farko da yake kokarin dakyile tauraruwa his excellency shine mutum na farko da yake wayarwa da al'umma kai game da mulkin damakwaraɗiya har suke ƙoƙarin fito na fito da his excellency Najuwa daman zaki hakuri ko da daddy ki yayarda tofa shi bazai yarda ba duba da irin haɗuwar da kukai mutum ne me addini dan boko kinsan wane mahaifinsa kuwa a GEZA babban malamin nan kuma alkali a kotun musulunci IMAM NASIR Muhammad geza kinsan kuwa zuri'ar gidan tarbiyya ruƙo da addini ga son juna akwai yar tsama tsakanin mahaifinki da ya Sheikh dan haka ina me baki shawara tun huri ki janye batun nan a ranki....
# *OUMYASMEEN.........✍️*
*Kar ki bari ayi tafiyar book 2 bake only 🔞 please*
*HAUWA KULU WOMEN LEADER*
🔞
*Gargaɗi banyarda wani ko wata su maida min littafina document ba ko audio kunyi yarda kuka gadama a destiny love Wallahi wannan karon bazan yarda ba*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Book 1
Tashi tsaye tayi ta kalli dressing mirro tace
"Wallahi in har kaga ban aure shi ba to ba na doron ƙasa ......ban taɓa neman abu narasa ba..,
Annuwar yace
"To shikkenan Allah ya bada sa'a,
Amin tace ta kashe wayar kwanciya tayi rub da ciki yayi da wanda yafi kowa sata ya lallabo yayi a wan gaba da ita
********
Da asubar fari ta sheƙa wanka wani material tasa blue da adon fari yayi mutuƙar amsar jikin'ta daurin nan tayi ture kaga tsiya ta rayata mayafi ta nemi guri ta zauna jira take gari yayi haske ta fita gidan su Baraka ...
Kallon tsanaki gwaggo take nata zama tayi ta ajiye kofin kokon da ta shigo da shi ta ci gaba da taunar goron ta yar karamar wayar tace tayi ƙara da sauri ta buɗe jaka ta dauko washe baki tayi ta daga tace
"Baraka gani ai tun safe na shirya ashe tafiyar ma ta asuba ce...,
Ehwllh ki sauri da sauri tatashi tace
"Gwaggo ai min addu'a na tafi Allah isa in shiga harkar nan asa'a...,
amin kululu ki fita tayi kamar daga sama taji ance
"Dan uwar....ki ina zaki,
Bata juyo ba tace
"Gidan tsohuwa me sai da yaɗiya nan zani...,
Tana faɗa haka tasa kai ta fita da sauri ya bi bayan'ta da katawa yayi sakamaƙon ganin ɗan isiya dan daba da baraka baraka CE ta fara hawa gaba sannan sai jidda
cizon yatsa sameer yayi ya juya a guje ɗan isiya ya fisge mashin ɗin
Sun yi tafiya me nesa tukunna suka iso
*GEZA Government House*
Suna zuwa ka buɗe musu gate ɗin farko sauka sukai dan isiya ya juya wara ido jidda tayi sosai tayi tana kallon kwawacaccan gidan me kyau da tsari gaban hani hol suka tsaya cike yake damƙam da mutane maza da mata da sauri ta dubi baraka tace
"Baraka badai mun makara ba...?,
Samin guri tayi ta zauna tace
"Ga shi kuwa kina gani in bada Allah ya hadani da dan isiya da sai an gama zamu zo..,
wata tsohuwa ce ta fito taci man kwallin ga bulal hanci ta ƙwama wani tabkeken glasses a fuskar'ta cikin fara'a tace
"Kawata sannun ki....,
da sauri ta daga tace
"Yauwa aunty Barka da safiya...,
Yauwa baraka yau wallahi akwai tashin hankali a gidan nan Joseph ne ya cinye mana kuɗin da jiya muka fita wallahi yau sai dai a yi waje da ni amma sai na ci ubansa
Ai bake kaɗe ba hajja ta madina billahillazi mu mun fi sheɗan iya iskanci taɓa ta shaƙa ta fesar taci gaba da cewa in banda hulakanci har mu kwana mu tashi ba muga kuɗin mu ba mu mun mai kama da wayan da zai cinyewa kuɗi yau sai naci bura......ubansa yau sai yafi fulawa laushi wankin babban bargo za muyi mai
Sakar baki hauwa tayi tana kallon su inda ranka zaka sha kallo su wayan nan su waye wa kuma zasu jibga Baraka tace
"Ai gwara da ya taɓo ku mu ba ya raina mu ba wallahi ku yi mai rashin arziki shege arnan banza...,
Baraka wace wannan kallon jidda tayi tace
"Hauwa kulu arabebe arnan daji itama harkar nan zata fara....,
Sheƙewa sukai har da tafi suka ce
"Muna yi miki barka da zuwa gidan shege da shegiya dan banza da na kirki duk wanda kika gani buƙatar kansa ce ta kawo shi...,
Zaro ido tayi tace
"Ai kuwa ya sami dai-dai da shi ni warki ce dai-dai ƙugun ko wanne ɗan iska sai na gyarawa ko wanne shege zama...ni hauwa kulu woman leader GEZA ban fito sai da na shirya....,
Hannu suka bata suka tafa luba tace
"Zaki iya ai daga ganin idon ki zaki aikata wannan fagen yafi son mara kunya....,
Dariya tasa tace
"Tun da Allah ya haɗani da ku nasami dai-dai da ajina....,
Hajja ta madina tace
"Bara in gabatar dake gun barɗe ka shuka tsiya ka gama lafiya.....,
Zaro ido tayi tace
"Badai shugaban yan bakan Radio ba....,
Luba taja taba tafesar tace
"Shifa zo muje kafin muci bura...ubansa la'ada waje...,
Bin su tayi suka bar baraka ta shige cikin hol ɗin
Gaban