Showing 12001 words to 15000 words out of 19707 words
Chapter 5 - ASALINA COMPLETE Hausa Novel By completehausanovels.com.txt
suka nufa.
A rike ya shiga da ita cikin gida da sauri Momy ta taso ta riketa hankali tashe tace"meke damun y'ata Furanko"
"Mama" Sarena ta fada ta fada jikin Momy ta sake fashewa da wani irin razanan kuka mai tsuma zuciya.
Anan take hankalin Momy ya kuma tashi don duk duniya ta tsani bacin ran Sarena itama hawaye taji yana bin kuma tunta.
*ALKALAMIN MARYAMA*βπ»
Don't for get to
Like
Comment
And share
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: *ASALI NA*
NA
*MARYAM ISMAIL*
π *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION*
*united we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers*
Page1β£9β£to2β£0β£
Da kwarin gwaiwa ta shiga dakin Sarena .
Zaune ta sameta a gefan bed ta zabga uban tagumi ,kiran sunanta ta shigayi amma shiru,hakan yasa ta dafata.
Firgigit ta dago ta goge hawayen idonta tana fadin"Momy n daina fa".
Ganin Nani kas a gabanta yasa ta saki sanyanyar ajiyar zuciya ta zuba mata kyawawan idanuwanta.
Zama kusa da ita Nani tayi sannan ta rike hannayenta duka biyu suna fuskantar juna tace"meke damunki?,ba munyi alkwari ba zaki daina damuwa ba".
Shiru Sarena tayi sannan tace "nima bansan me zanyi ba,kinga Momy bataso kuma banason tayi fushi dani,kuma inaso n rabu dason Jawad amma ba Abu mai sauki bane a gareni".
" karki damu Mamanki bazayi fushi dake ba,nasan tana sonki ,amma kibi a hankali tashi muje waje yazo yana jiranki".
Bude baki tayi zatayi magana,Nani ta rufe mata baki ta kama hannunta suka fito,turata tayi wurinsu ita kuma ta wuce kitchen.
A hankali take tafiyan kanta a kasa sanye take da wando baki rabin cinyarta sai y'ar karamar riga marar hannu wacce ko cibinta bata rufeba gashin kanta kwance a bayanta sai sheki yake, plat shoe ne a kyakyawar kafarta sai faman zuba kamshi take a sanyaye ta iso wurin ta tsaya ba tare data furta komai ba.
Kallonta yayi dakyau dukta fada ta danyi duhu kafin ya kira sunanta"Sarena".
Bata da niyyan ansawa ko dubansa .
Hakan yasa yaci gaba da cewa"yanzu abunda ya faru zaisa ki soma ganin laifina ko kiyi fushi dani?,har yakai bakya son ganin fuskata?".
Da sauri ta dago tare da fadin"pls Jawad stop it".
"To me hakan yake nufi,nidai nasan ina sonki,kuma zan aureki babu abunda zai hana,zakizo ta biyu a gidana bayan nabi zabin iyayena ,shin zaki iya yarda da aurena a haka?".
Langwabe kai tayi tace" addinika ya yarda da hakan wace ni da zance bazan yarda ba zan aureka a haka kodon samuwar farin cikina da kuma naka".
"Never Sarena,ban raineki donki bijire ma umarni na ba,ko kadan banason ki auri Wanda ba addininku daya ba,kuma banaso kisha wahala,Furanko shine mijin daya dace ki aura" cewar Momy ta fada tana ida karasowa inda suke.
Tunda Momy ta fara magana idon Sarena na kanta kwata kwata bata fahimtarta a hankali ta iso gaban Momy tace"what do u say Mommah?"
Gyada kai Momy tayi"nasan kinji mena fada"
"Pls Mommah can we stop this,Furanko baya sona we are just friends, irin haka be taba shiga tsakaninmu ba".
Dariya Momy tayi sannan tace" ko zaki iya yin shiru,kina nufin kicemin bakisan Furanko yana sonki ba,to tun yarinta yake sonki yake kula dake kuma yafi kowa cancantar auranki akan wannan abun"ta ida magana tana nuna Jawad da hannu a wulakance.
Share hawaye Sarena tayi"Momy kina sona?,kinsha fadamun zaki iya sadaukar da komai naki domin farin cikina,zaki bani komai nakeso amma yau gashi da ranar tazo Momy kin kasa bani ko d'aya,ke kike neman rabani da farin cikina,na dauka daga Daddy zan samu matsala,sai gashi shiya goyamun baya fiye dake,Jawad mutumin kirkine auransa baya nufin zan bar addinina a'a zaiyi nashi zanyi nawa, tuni kuka ya kwace mata,cikin kuka taci gaba da fadin pls kiyi wannan domin ni ππ»".
Yanzu kam zuciyar Momy ta soma karaya daurewa tayi ta dagota daga duken da take tace"meya kawo wannan Sarena?,Mamanki tana sonki kuma zatayi komai domin ke,kawai baki fahimceni bane,zan yarda da auranku domin farin cikinki bawai don inaso ba,a'a saidon banason ganin bacin ranki".
Rungume juna sukayi suna hawaye,amma Momy tana aekawa Jawad da wata iriyar harara dake cike da tsantsar tsana da kiyayya zahiran.
Daurewa yayi sukayi ma Momy bankwana suka tafi.
Yanzu kam no way farin cikin Sarena yasa iyalanta dason auranta da Jawad.
**************"""
Kai tsaye wurin Ammi suka wuce ba bata lokaci sukayi mata bayanin abunda ke faruwa sunyi sa'a ma Abee yana nan yace suje anjima zasuje gidan suka su Abban kada ya damu.
Yanzu kam zuciyar Jawad tadanyi sanyi domin ya fara ganin alamun nasara a cikin tafiyarsa.
Duke hajiya take gaban bokanta tuni ya gama sanin meya kawota,bushewa yayi da dariyar mugunta yace"kinsan idan abu zai yiwu zan fada maki amma idan kika saba babu wani bokan dazai maki aekin saidai kawai yaci kudinki,inaso ku sani auran Sarena da Jawad bazai fasuba don duk a sama gashi anata daura auran, tauraronta nada karfi naga wani abu zagaye da ita a yanzu bamuda nasara a kanta,saidai Ku tsaya ayi auran saimu San yadda zamu bullo mata tabar duniyar baki daya".
Kallon Nabila,Hajiya tayi suka hada ido,wani kululun bakin ciki ya tsayawa Nabila a zuciya tace"Hajiya tashi muje barta ta shigo gidan bala'i ma kadai zaisa tabar gidan,donko tayi bankwana da farin ciki har abada indai zata kasance da Jawad".
Godiya Hajiya tawa boka suka tashi suka wuce.
Tofa ana wata ga wata
Da sallama Abee da Ammi suka shigo tankameman parlon Aminin nashi,cike da farin ciki Umma ta tarbesu suka zauna,kayan ciye ciye aka cika masu gaba dashi.
Kallon Abba,Abee yayi yace"ba wannan ta kawoni ba,nazone akan maganar Dana da kake neman tauyewa hakki kasan kuma ba lafiya ce dashi ba".
Murmushi Abba yayi yace"kayi hakuri ina fatan kasan neke faruwa".
"Kwarai kuwa dama zuba ido nayi,Jawad yabi umarninku na auran Nabila,to meyasa shi zaku tauye masa hakkinshi?,ko kunaso mu rasashi,abunda zaiyi be sabawa addini da shara'a ba,kuka sani idan taji dadin zama dashi kota musulunta,tunda bata da wani mumunan hali ko abunki a tare da ita,to wallahi karkuyiwa Allah shishigi cikin lamurransa idan kuma kun shirya bugawar zuciyarsa ya mutu da bakin cikinku to bismillah".
Haka Abee yaita kwanta masu har jikinsu yayi sanyi suka aminta da shawarar Abee.
Washe gari sukaje Neman auran Sarena a gidansu an masu tarbar arziki sosai anan suka gane ashe y'ar Samol ce kuma sunada sanayya su duka ,aka sanya ranar aure nanda 2weeks rana daya Dana Nabila.
Farin ciki wurin Sarena da Jawad har ba'ae don murna.
Tuni Furanko ya hada kayansa ya koma America.
Nabila kuwa tasha kuka kamar ta kashe kanta don takaici.
*ALKALAMIN MARYAMA* βπ»
Don't for get to
Comment
Like and
Share
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: *ASALI NA*
π *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION*
*united we stand and succed:our ambition is to entartein and motivate the mind of readers*
Page2β£3β£to2β£4β£
Da huci ta kare maganar tana jin tsantsar bakin ciki a ranta,main parlo suka fito suna surutu da habaici suna sheke ayarsu dukdan su Sarena su jiyosu.
Sarai su Serena na jinsu amma suka share babu abunda takeyi sai tsananin kuka domin rabuwa da Momy yana mata zafi arai sosai.
Ba jimawa gida ya watse aka bar Nabila da Sarena kadai,Manab da Salim suka rako ango dakinshi,suna dauke da manyan ledoji a hannunsu ,ciki ya shiga ya kira Sarena before y kira Nabila,bada bata lokaci ba suka fito tare da dukawa gabansu,sannan Sarena ta gaeshesu,ita kuwa uwar gayyar a chair ta zauna tayi daya kan daya tana taunar gum,kota kanta Jawad bebi bare y tanka mata,haka suka karaci gaesawarsu babu Wanda yabi takan Nabila Wanda hakan kuma ba karamin haushi ya bata ba,kafin sukayi sallama suka tafi.
A shekeke ya kalli Nabila yace"ke ki saurareni kiji,bawai n taraku nan donku maidamin gida dandalin fada bane,don nasan kece fitsararra kece bakyada hakuri,ya kamata ki sani kece karama anan ya zama dole kiwa yar uwarki biyayya,in kinason zama dani,komai tayi maki ki sanarmin zan dauki mataki da kaina amma babu batun rashin kunya tsakaninku"
Baki bude Nabila tabi Jawad da kallo murmushi kawai tayi tace"tab".
"Sarena nasanki da hakuri,inaso ki kara kan Wanda kikeyi Ku zauna lafiya in kuna fada bazanji dadi ba,kuma kinga kece babba duk laifi dole ki dauka kiyi hakuri daduk sharar da kanwar taki ta ebo a kanki"Jawad ya fada.
Numfasawa yayi sannan yace" maganar kwana ya kukeso ayi"
Karaf Nabila tace "ae abun a bayya ne yake,kwana bibiyu zakayi ko ina kawai".
Beko kulata ba yace" Sarena dake nake fa".
A hankali ta dago dara daran idanuwanta tayi murmushi tace"gashi Nabila ta fada hakan yayi ae".
"OK zan fara da dakinki tunda kece babba,Allah yayi maku albarka ya hadamun kawunanku wuri daya".
Saidai shi ya amsa da Amin don Sarena batasan me zata fadaba,itako uwar gayyar bakinci ke damunta wai Jawad zai fara kwana da Sarena dole tasan abunyi,cikin ledojin ya dauka ya mikawa Nabila ya kwashi nasu yaja hannun Sarena,kafin sukawa Nabila saida safe suka wuce daki.wani kululun bakin ciki ya taso mata wani irin rushewa tayi da kuka ta ebe ledojinta tayi daki da gudu ta fada a bed tana kukan bakin ciki.
Shiko suna shiga part din Sarena wanka yace taje tayi shima zaije yayi a part dinsa,kafin ya wuce,toilet ta shiga ta wanke jikinta sosai tazo gaban mirrow ta shafe jikinta da mayuka masu dadin kamshi kafin ta feshe jikinta ko ina da body spray masu dadin shaka sannan ta dauko kayan baccinta mararsa nauyi yan sharashara ta saka ta nannade lallausan gashin kanta ta koma gefan gado ta rakube.
Bangaren Jawad ma wanka yayi ya dauro alwala ya shafe jikinsa d mai sannan ya feshe jikinsa ko ina da turarukansa masu daukar hankali da dadin kamshi jallabiya kawai ya saka ya fito tare da kulle part din nasa.
Da sallama ya shiga part din Sarena isketa yayi inda take ya jawota yana goge mata hawayen da takeyi ,zaunar da ita yayi yace"bari nayi sallah kinji baby na"
Tana kallonsa har yayi sallah raka'a biyu yayi addu'o'in shi ,sannan ya jawota tare da lallabata yana bata gasasshiyar kazar daya siyo tare da fresh milk harta koshi,sannan yaci shima tare sukayi brush kafin yazo ya kama goshinta yayi mata addu'a ,kafin suka haye bed yana dan mata wasanni ,ganin da nayi wasa ya soma canzawa don Sarena harta fara kuka tana magiya yasa na jawo yan matan kafafuna nayo waje,oga ko ya rude bayama sauratonta burinsa kawai ya jefa kwallo a ragaππ»ββππ»ββππ»ββππ»ββππ»ββ.
Saida Nabila ta karaci kukanta ta gaji sannan ta tashi taci kazarta ta watsa ruwa ta sheme tana bacci daure da towel.
Sai dab da asuba naga Jawad yayi wanka tare da alwala,itako Sarena sai sharar bacci take,jijiyoyin kanta duksun tashi fuskarnan jajir alamun anci kuka an gaji,sunbatarta yayi sannan ya wuce masallaci.
Koda ya dago kofar dakin Nabila ya tura baccinta take hankali kwance ga ledoji a barbaje gashi tayi daidai a bed tana bacci hankali kwance,tashinta ya somayi ,a galabaice ta bude idanuwanta dake cike da bacci tace"meye yaya".
"Tashi kiyi sallah" ya bata amsa.
"Nayi anjima pls k barni n gaji".
Ganin ya daure fuska yasa ta mike tana guguni ta nufi toilet mintuna kadan ta fito hijab ta zira ta fara sallanta ,ko kadan babu natsuwa a ciki batama iyaba don ita kanta ba zata nuna yaushe rabon da tayi sallah ba harta soma mance karatun sallah.sallama tayi ta zo ta zauna kusa dashi tace " ina kwana".
Beko ansaba yace"Nabila sallah nace kiyi ba wasa ba".
"Wallahi yaya nayi,ita kadai na iya irin wannan Allah kuwa".
Girgiza kai yayi cike da tausayi da jimami ina iyayenta zasu da hakkinta,lallai akwai aeki gabansa," OK zan koya maki don baki iya komai ba".
Murguda baki tayi tace"ba garani ba da wacce bata kallon gabas dinfa nifa ba takurani nazo kayi ba"ta wurgar da hijab din ta haye Bed taja blanket.
Tashi yayi ya wuce part din Sarena ,har yanzu bacci takeyi,zama yayi yana azkar yana jero addu'o'i.
Wurin karfe10:00am Mama tayi knocking kofar Sarena,Jawad ya fito ya bude,ganin Mama yasa ya gaesheta ,itama ta gesheshi tace"an gama shirya abincin karin kumallonku".godiya ya mata ya koma ciki.
Note:Mama itace ke zaune a gidan Jawad tana masa girki,asalinta mai aekin Abba ce,da Jawad yayi aure shine y daukota tana masu girki,gata da kirki da son mutane dama tun suna gida mutuniyar Jawad CE,hakan yasa ya fitar mata da daki a gidan.
Iske Sarena yayi ta tashi ,taimaka mata yayi tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga marar nauyi takai har gwaiwa,sannan ta gyara gashin kanta tayi kyau sosai,har yaja hannunta su fita ta tsaya cak,baya tayi da Dan Saudi taje inda aka ware mata wurin addu' a cikin dakin ta hada hannu biyu ta rufe ido,saida ta gama addu'o'inta sannan ta shafi gunkin dake wurin ta shafa a fuskarta ta fito suka wuce dining.
Anan suka samu Nabila ,Sarena ta gaesheta taki amsawa ,haka sukecin abincin sai aekawa Sarena harare takeyi.
*ZAMAN GIDAN JAWAD*
TURKASHI
*ALKALAMIN MARYAMA* βπ»
*gaskiya n raina comment dinku a book dinnan,in bakwaso saina daina*
Yawan comment yawan typing.
Luv u all masoyan Asali na.
[01/08, 8:54 PM] Cweet Mrym Mhphert: *ASALI NA*
NA
*MARYAM ISMAIL*
π *KAINUWA WRITER'S ASSOCIATION*
*United we stand and succed:our ambition is to entartein & motivate the mind of readers*
Page2β£1β£to2β£2β£
Satin biki ya taho ko wanne bangare shire shire suke musamman bangaren Nabila don tana kudirin yin bikin da duk layinsu va'a tabayi ba dukda cewa kowa a layin yanaji da kudi.
Sarena kuwa babu abunda ta shirya zatayi bayan walimar da zasuyi a coci bayan an gama daura aure,don Momy ta buga kai kasa tace in an daura a masallaci dole azo ayi irin nasu don sai tafi samun natsuwa.
Nabila shagali take ba kama hannun yaro tasha lalle ga uban kitson gashin doki tasha,tunda satin bikinta ya kama take program, yau ya kasance daran biki kuma zasuyi Dinner a dole Umma ta matsawa Jawad akan yaje tunda hada yan uwa.
Badon ransa yasoba,ya shirya cikin maroon din shadda tsadaddiya tasha aeki black hula ya kafa black da takalma d agogo duk black yayi masifar kyau sai zuba kamshi yake.
Manab da Salim suka saka shadda blue colour anko sunyi masifar kyau komai nasu iri daya.
Tsaye Jawad yake yana fesa tirare, da sallama Manab da Salim suka shigo suna fadan Ango kasha kamshi.
Yamutse face yayi kota Kansu bebi ba.
"Wait mlm ,ya za'ae ayi Dinner ace ba dayar amaryar kamata yayi ace Sarena ta halarci wannan taron" Salim ya fada.
Mumfasawa Jawad yayi sannan yace"Bari n kirata".
A waya ya sanar mata akan ta shirya yanzu zasu biyo daukanta.
Still tayi tanabin wayan da kallo,sannan ta dubi Moona ta fada mata me yace.
"OK bari n samu Momy" Moona ta fada tana fita.
Da murmushi Momy tazo dakin ta dafata"OK my Daughter bari naje siyayyan kayan da zaki saka yanzu gamai Makeup nan tayi maki".
Rungume Momy Sarena tayi don Dadi cos ta dauka zata hanata zuwane.
Momy bata jima da fitaba aka soma cancadawa Sarena kwalliya.
Nabila n hango sanye cikin pink din dogon Riga har kasa mai kama da gown tasha make up tayi kyau ba laifi sai blue head da aka nada nata ga yar karamar Jakarta blue itama hills ta saka kayan sun matseta sosai hakan yasa take tafiya kamar tana sanda.
Waje ta fito cikin gate anan ta samu su Jawad ,Salim ne yadan bugo Jawad yace"ango dago kaga kwalliyar Amaryar taka mana"
Tsuka yaja kamar zai tsinke harshensa ya bude mota ya shige tare da kullewa,Manab ne zaija Motar sai Salim a kujerar mai zaman vanza.
A sanyaye ta bude dayan side din ta shiga don taga muguwan hararar da Jawad ke aeka mata.
Gaishesu tayi ,suka amsa but banda Jawad da yaketa faman kallon waya komai yakeyi oho ,tafiya kawai sukeyi ta rasa gane inda suka dosa gashi tana tsoran tambays Jawad y tsinkata.
Kofar wani tankameman gida taga sunyi parking, waya taga Jawad ya kara a kunne ba jimawa taji yace"Baby muna kofar gida".
A hankali take taku zuwa wajen gate din Moona n rike da d'ayan hannunta,sanye take cikin tsadaddiyar weeding gown black colour bata da hannu daga sama ta kamata kasa ya bude wuyanta n kallah goals be zube sai kyalli suke, gashin kanta yasha gyara sai sheki yake an dauresa da bantis sai red net aka rufa mata a kai saidai ka kalli face dinta da tasha make up a ciki ,hannunta rike yake da flowers, masha Allah abun sai Wanda ya gani donko Sarena tayi masifar kyau.
Da sauri Jawad ya bude Motar ya iso gareta da murmushi ya kama hannuwanta ,rungumar juna kadan sukayi .
Murmushi Moona tayi tace"to oga ga bride dinka nan mu zamu taho daga baya".
Gyada kai kawai yayi ya jawo hannunta zuwa motar sun bala'in dacewa da juna musamman da suka jera.
Wani kululun bakin ciki ya tsayawa Nabila a rai,a zuciya tace lallai inada aeki ,marar adalci kawai kun kusa yiwa juna kallon bankwana don vazan taba zama koma baya a cikin gidan aurena ba.
Shine a tsakiya ,kafin Manab yaja Mota sai soli center, wuri yayi wuri taro yayi taro isowar ango da amare kawai ake bukata ,hangosu nayi ya shiga tsakiya sunyi masifar kyau sai dai Sarena tawa Nabila zarra tako ina.
A hankali suke taku sunzo wucewa wurin kawayen Nabila da gangan Aysha ta sakawa Sarena kafa daidai akan idon Jawad,tafiya tayi zata fadi da sauri ya rikota ya dagata sama cak kamar Baby ya kaita sit dinsu kallon juna kawai suke cike da soyayya ,wani irin mahaukacin kishi da kululun bakin ciki suka dira a zuciyar Nabila Jan kafa kawai tayi ta isa ta zauna rakwaf,a dayan Side dinsa.
Casu kawai ake anyi barin nairori musamman Momy da aka fiddo Sarena fili saida kallo ya dawo wurinsu don barin dukiya kawai take mata.
Wuri yayi kyau ba'a tashiba sai wurin 10:30pm sannan kowa ya watse.
Washe gari.
Da misalin karfe 11:00am aka daura