Showing 1 words to 3000 words out of 15413 words

Chapter 1 - MOH MAHEER

unknown   

23 Nov 2024

2491

??ࡱ?>?? ????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F? WordDocument?????0Table????????* Data
???????????????????? P???KSKS??|N???????pp????]q?D????         $u?'*p??  ???? Q?qQ q Qq  ?q https://chat.whatsapp.com/EcY9vu9MReuI5KFHeIk57C

~MOH MAHEER







ALHAMDULILLAH
All praise be to Allah,the lord of the world the most beneficent th most merciful=؞?



Dear God, guide my thoughts and words as I begin this writing journey grant me creativity, clarity and focus.>?2?



Allah bless my writing with inspiration productivity and purpose>?2?.


ALLAH yasa yadda aka fara wannan tafiya a gama lfy.



(3E 'DDG 'D1-EF 'D1-JE


Typing
'?
Page 1&2


Kano state madobi local gov.


Karamin gida ne na talakawa sosai irin wadanda basu da cin yau bare na gobe sai an fita an nemo,an hankali na kutsa kaina cikin gidan,duk da lalace war gidan a share yake tas,basa barin shi da kazanta,wata dattijuwar mata ce a zaune kan kujera tana lazumi sai kuma wasu mace da namiji a gefan ta,kallon yarinyar tayi wadda bazata wuce shekaru 18 ba tace




"kije ki dauke kunun MAHEER ki Kai masa kinsan dai yanzu zea fito ya tafi gurin aiki,to ummi ta fada tana mikewa ta nufi wani guri da aka kewaye shi da langa2 ta shiga ta dauko kofin sulba dan wani dan karamin plate ta nufi wani daki.


Tsaye yake yana gyara hannun rigar shi ta wani yadi ruwan kasa ba laifi kayan be wani Sha jiki ba, sababbin kayan sane wanda ya dinka da sallah duk da yadi ne me arha sosai amma ba karamin kyau yamasa, so yake koyaya ne yau yayi shiga me kyau dan ya burge mubeen abar kaunarsa.


"Assalamualaikum" tayi sallama bayan ita shiga cikin dakin wanda babu komai a cikin sa sai tabarma sai kuma ghana must go dinsa yake zuba kayan sa,ahankali ya juyo ya kalleta "ya maheer Ina kwana" ta fada lokacin da take ajiye masa kofin kunu daa kosan da sukayi matsayin abin kari, kamar baya so yace


"lfy kalau imaan kun tashi lfy"," lfy kalau yaya gashi inji ummi wai ka karya kafin ka fita","to kice mata nagode yanzu zan fito ma"batace komai b ta fice daga dakin.maheer kyakkyawa ne ajin farko komai nashi very perpect Yana da hasken fata irin ta asalin Fulani, saidai yanayin rayuwar da suke yasaka kyan nashi boyuwa,irin su maheer ake kira end of discussion,Yana da ilimin addini sosai, bokon ma saidai muce alhamdulillah domin yayi ta.



Bayan shudewar kusan mintuna goma sha biyar ya fito tsakar gidan nasu,har kasa ya durkusa ya gaida ummi "lfy kalau maheer zaka fita,to Allah ya bada sa'a" da ameen ya amsa a zuciyarsa a dai2 lokacin kuma ya gama ficewa daga gidan.



Tafiya yake cike da nutsuwa gawani kwarjini daya kara saboda manyan kayan daya saka,but deep in side his heart yana tunani irin abinda mubeena zata mishi yau,



Yana wannan tunanin har ya karaso kofar gidan su,kana kallon gidan kaga gidan talakawa fuk domin har gidan su maheer ya fishi kyan gani,yaro ya samu ya tura ya kira masa ita,shigewa gidan yaron yayo shi kuma ya Jin gina da bangon gidan,bayan kamar mintuni da sai ga yaron ya futo "wai ance tana zuwa" ,"to nagode yafada kafin ya dauko naira a shirin ya bashi.



15 mint later
After 15 minutes she came out from the house giving him a distinguished look what are you here for I think I worn your last time not to come here again, look at me from head to toe I'm not your marriage mate,ni matar manya ce ba irinka ba,this should be the first and the last time da zaka kara zuwa gidan mu. Bata bashi damar cewa komai b ta ja wani kakkauran tsaki ta shige cikin gidan su.



Ko sallama batayi b haka ta shige cikin gidan, "Allah yasa dai kin yi masa wankin babban bargo domin kar ya hanaki rawar gaban hantsi","ehmn mama nace masa kar ya kara zuwa gidan mu"....


Banda abin maheer ai bakiyi kama da kallan sa ba,barshi kawai tsaurin idone kawai irin n talaka."dama yau muhsin yace min zeazo toh shikkenan sai ki Dan shirya masa abin tabawa ko,toh kawai tace a wuce daki.



Maheer ya kai 30 minutes a gurin Yana tunanin abinda mubeena tamasa kullum rashin mutuncin nata karuwa yakey,and this time for sure ya rabu da mubeena koda ace itace autar mata, tabbas wannan rayuwar da suka cinci kansu a ciki babbar jarabawace,da ace suna cikin a halinsu bazasu taba fuskantar hakan ba.



Duk runtsi duk wuya zea dage ya nemi nakanshi ko saboda kaddarar data faru dasu a baya! Tafiya yake yana tuna rayuwar su ta baya, tabbas ba abinda yake dauwama a rayuwa,Yana wannan tunanin har ya karaso gida Yana shigowa ummi ta tsare shi da tambaya meyasa y dawo,baya Jin dadi kawai yace mata.



Daki ya shiga yana tunanin ta Ina zea fara,besan kowa ba a garin ma gaba daya ba,Amma tabbas indai yana so ya zama abinda yake fata sea yayi yaki da zuciyarsa,zea fita neman halak dinsa da duka karfin sa,da lokacin sa,da Kuma kuruciyar sa.




Da yamma ya samu umma da maganar Yana so ya fita yaje neman kudi a cikin gari saboda zaman haka bazea taba yuwuwa ba,"ummi dole mu nuna musu dan adam b abin wulakantawa bane,dole mu nuna musu Allah Yana azurta wanda yaso kuma ya talauta wanda yaso.amma hakan bazata taba samuwa ba har sai mun zajirce,ummi zanyi aiki ne da karfi na, duk mun sanyi,zafi,ko kuma damuna.




zan zamto muku bango wanda zaku jingini a jiki kuji sanyi,bani da takardun makaranta ko da na primary,sun kwace abinsu,kome na zama a nan gaba sun San banyi rawa da bazarsu ba.




Tabbas abinda ya fada hakane,in ba hakan ba basuda wata mafita,duba da yadda ake kallon ahalinta a wulakance saboda ta kasance talaka,'ya'yan ta sun taso cikin tsangwama duk da suna da gata a lokacin amma ba'a kyale su,bare yanzu da basu da gatan.




Doguwar a jiyar zuciya ta sauke,kafin ta dago ta kalleshi tace "na amince maheer kaje ka nemi hallak ka kuma kaura cewa Haram","Ina da kyakkyawan yakini akan ka da kuma tarbiyan dana baka","a duk inda ka tsince kanka ka zamto me gaskiya da rikon amana","domin sune mataki na nasara","karka bi son zuciyar ka,ka aikata abinda ya Saba ma addini","tayi masa nasiha sosai kafin su cigaba da tattauna abinda ya shafi rayuwarsi tabaya.


'DDGE ('1C 9DJC.
'DDGE J31C

To yanzu yaushe zaka wuce,"ummi so kike na tafi ko kin gaji dani" ya fadi hakan yana wani langwabe kai gefe irin na tsantsar shagwaba, aah me babban suna kuwai dai tambayar ka nayi saboda nadan yi maka shirye shirye.



"To ummi dade inso nan da kamar laraba ko kinga akan ce mata ranar sa'a", tunda kinga yau muna lahadi,to hakan yayi Allah ya kaimu lfy, ameen ummi na.


**************



Sautin dariya kawai kake ji Yana fituwa daga cikin wani kogon dutse,"fulani akwai gagarumar matsala da take tunkaro ki amma banan iya ganin komai,tabbas fulani maryama tana gab da dawowa cikin masarauta tare da cikakken iko","yanzu haka maheer yana shirin fita neman kudi*,yana kaiwa nan ya kara bushewa da wata mahaukaciyar dariya.



Rawa jikin fulani maimunati yafara,cike da tashin hankali mara misaltuwa ta kara dukar da kanta, yanzu meye abinyi bana so asirina ya tonu ka taimaka min,kije zamu yi masa aiki zamu turashi yabi duniya,duk abinda ya taba na sana'a zea lalace bazea taba samun arzikin da yake fata ba,sai kuma inaso ka kara rufemin bakin me martaba saboda naga kamar aikin yafara sanyi,an gama uwar mugayen masarauta.....



"Nagode me sharemun kuka na",zaki biya aljanun da jinin bakaken maguna da Kuma farin kare"da sauri ta amsa da to kafin ta debo kudin masu tarin yawa ta ajiye a gaban sa" hade da mikewa ta fice daga cikin kogon.




Bazata taba bari ta fadi kasa ita kadai ba,idan har taga komai zea lalace saidai in suyi biyu babu, ita da fulani maryama,tana wannan tunanin har ta karaso inda tabar drivern ta da kuma amintacciyar baiwarta,da saurii suka duka suna mata barka da dawowa, barwai ta mike tsaye ta bude mata bayan motar ta shiga,suma suka shiga,suka dauki hanyar masarauta gombe..



************

Misalin karfe 9:00am


A dai2 lokacin motor Fulani maimunatu take shigowa cikin masarautar,(kowa yasan yadda masarauta take so no need for me to describe it again).kasan cewar safiyace yasaka masarautar shiru kamar anyi shara saidai hadimai da kuma bayi da suke Dan Kai da kawowa a farfajiyar masarautar.




A dai2 bakin part dinta yayi parking motan da sauri baiwar ta fito ta bude mata kofar,har ta sako kafarta waje sai kuma ta tsaya cak hade da kallon su tace



"shirun ku shine sandar da zatayi muku jagora na cigaba da rayuwa akasin haka kuma"sai kuma tayi shiru tana kada kai hade da ficewa daga motar ta shige cikin parlorn ta da kallo kawai suka bita domin sunsan zata aikata duk abin da ta fada....





Direct bedroom dinta ta wuce, Allah ne kadai yasan irin tashin hankalin da take ciki, tabbas dawowar Fulani maryama cikin masarauta dai2 yake da zuwan karshen rayuwarta,zatayi duk me yuwu domin ta Hana hakan faruwa, wani abu me kama da nadamar abubuwan data aikata taji yana taso mata,amma son zuciya ya hanata gane hakan.....






Sai a ta samu damar yin sallar Isha da asbah domin gabaya jiya hankalin ta a tashe yake,saboda aikin ta da yake nema ya bude, Sharp Sharp tayi sallan ta fito gurin bayin ta, amintacciyar ta ta aika ta kira mata jakadiya domin ta nemo mata iso gurin me martaba.





Wayace kare a kunnen ta"Kiyi hakuri adda komai zea wuce na tabbata bata bar me martaba haka ba amma addu'a itace makarin komai ki kara hauri komai me wuce wane", to shikkenan hafsatu nagode sosai. Hakurinta ya kusa karewa komai ace Fulani maimunatu alhalin Kuma tace uwar gida rabon ta da mai martaba harta manta,itama fa mutunce kuma tana cintar kanta yanayin bukatuwa amma baya duba wannan komai sai maimunatu.,"ammi kiyi hakuri komai zea huce" shikkenan aessh har kin dawo "eh na dawo"wai yaushe su yarima zasu dawi daga Egypt ne? Sun kusa dawowa end of this month insha Allah, okay bari na shiga ciki,to Allah yay miki albarka, ameen Ammi na.



***************



Mubeena bari naje gurin malam na soro na yanzu zan dawo, ki tabbatar kafin na dawo kin kin tsa gidannan Kuma karki dora komai Dan ba abinda kika iya a girki,to nidai zanyi abinda zan iya kawai saikin dawo tohm shikkenan.





Tana fita direct gidan kawarta ta wuce,tana zuwa dama a shirye take fita kawai sukayi suka tafi gurin boka wanda suke kira da malam,saida sukayi yi tafiya me nisan sosai kafin suka zo gurin bukar sa.



Sannu ku da zuwa shagalallu ku shigo,suna shiga suke fara zuba b masa kirari,hannu ya daga musu,ku fadi bukatar ku,da rawar jiki suka fada masa maganin mallaka suke so yadda sea yadda sukayi da muhsin, Kuma a sakawa mubeena kiyayyar maheer,(wai in case Koda tana Dan son shi)



wani kullin magani ya basu yace a zuba masa a abinci,yakara dauko wani ya basu yace a zuba a inda zea taka, ya kara dauko wani ya basu mubeena tayi wanka dashi,karba sukayi suna yi masa godiya kafin suka kamo hanyar gida.



Sai yamma lis suka karaso,kowacce gidanta ta wuce,mama tana zuwa ta tarar ba abinda mubeenan tayi wanda ta bar mata,da sauri sauri suka yi girkin da zasu bawa muhsin,saida mama ta fakaici idon mubeena ta zuba maganin boka,na kofar gida ma da kantawta zuba kuma tacewa mubeena tayi duk yadda zatayi domin ya fito ya taka gurin amma bata fada mata komai ba........



Tofa
Wasa farin girki

Wacece Fulani maimunatu?


Wasu sirri kane take boyewa?


Dama ummi ta taba zama a gidan sarauta?

Wacce mubeena da ahalinta?


Menene asalin su maheer?


Idan ya kasance sudin a halin sarauta ne to meya baro su da gidan?


Duk Amma so shin ku suna cikin wannan littafi me suna MOH MAHEER.


From
Magic guill pen
'?


Share it fisabillillah

~MOH MAHEE.



https://chat.whatsapp.com/EcY9vu9MReuI5KFHeIk57C



typing
'?
Page 3&4



Bayan ummi sun gama magan da maheer da daddare ta fada ma imaan da aymaan (they are identical twins)abinda suka tattauna, aymaan yaso bin shi amma ummi taki yarda imaan kuwa kuka ta dingayi wai kar ya tafi wani abu ya same shi.




Tun ranar da suka yi magana da ummi yafara gwangwan domin ya samu ya hada kudi masa kauri wanda zasuyi Dan rikeshi kafin ya samu aikin yi idan yaje idan zashi,Kuma alhamdulillah yana samu sosai domin sana'ar gwangwan sana'a ce wadda take kawo kudi.


To a bangaren ummi ma dai hakan abin yake domin tana tayi masa shirye shirye duk da b wani abu me yawa take masa ba,dan yaji ne da garin kunu sai kuma garin kwaki saboda hali na rayuwa.




Kafin zuwan ranar tafiyan tasa ya kai aymaan idan yake aikin kafinta, ita kuma imaan ya samar mata teaching a makarantar boko da islamiyya, saboda tana da kokari sosai.



Yau laraba takama ranar tafiyar MAHEER tun kafin sallahr asbah ummi ta tarasu take musu nasiha kan ya kula da sallah Kuma kar Yana wasa da azkar domin shine takobin kariya ga dukkanin musulmi domin makiyi duk kankan tarsa sunan shi makiyi.




bayan dogon gargadi akan cewa kar ya sake ya doshi hanyar gombe balle ma yayi tunanin zuwa, sudai twins suna ta mamaki akan me zata hanashi,sudai tun tasowar su basu San kowa nasu ba sai wani tsoho wanda yake matsayin baban ummi kuma shima ya rasu shekaru uku baya,Koda sun tambayi ummi Ina mahaifinsu haka take ce musu suyi masa addu'a domin ya rasuu.



kuma kar ya dade bea siya waya ya kirasu ba(sakamakon ya bawa aymaan ta hannun sa saboda su dinga gaisawa), Kuma karya dade bea dawo ba.


Har inda zea hau mashin suka rakoshi suna ta 'yan koke koke,jiyake kamar ya fasa tafiyar saboda su amma ba zea iya ba, bayan sun karaso ya kalli imaan yace "yan matan ummi banda kula samari kinji kinga dai karatu nake so kiyi ki zama professor ko bakya so?"


"Ina so mana yaya inringa saka glass ko?" Ehmn,haka dai ya dinga tsokanar su har sai da suka saki ransu kafin ya hau mashi ya wuce tasha.


Me mashin na sauke shi a tasha direct motan zata shigo garin kano ya shiga,saida mota ta cika kafin suka fara tafiya......



***************


Bayan sallan magrib mubeena ce ta fito cikin shirin ta,riga ce sanye a jikin ta pitted gown,rigan ta matse ta komai nata ana gani,gurin mama ta nufa tana jujjuyawa"mama nayi kyau kuwa?"



"Kin yi kyau sosai ma amma dai ki sauke mayafin kafada" to tace tana sauke mayafin,mubee dai tana da kyau amma ba dayawa ba kawai farin tane yake kara mata kyau and she has a perfect figure shiyasa take wa samari abinda taga dama,Kuma dayawan masu sonta suna son tane Dan surarta amma bata gane wa, the only thing she knows is a kawo mata kaya masu tsada,waya and I so on ta ringa shiga cikin kawayenta Dan sudea na mata kallon 'yar talaka.




Wayar hannun tace ta fara kara,da sauri mama tace muhsin ne ko ki cemasa yashigo zaure, to mamata,tana daga wayar yace,"hello Ina waje Ina jiranki kiyi sauri Dan inada wani uzuri"aka fada daga can bangaren,"tohm ka shigo daga ciki pls, okay kawai yace ya katse wayar,mama ji take kamar ta taka rawa Dan tsabar farin ciki zea taka maganin.



Saboda kar wani cikin kannen mubeen ya taka yasa ta aike su tun kafin ta zuba maganin Kuma tasan ba su dawo yanzu ba.



Da sauri ta dauki dadduma da Kuma jug din ta zuba masa juice da sukayi ita da mama ta fita, a dai2 inda maman tace ta shimfida ta saka,saida ta kara gyara mayafin kafin ta fita suka shigo tare.



Mushin de matashin saurayi ne,Dan ba zea wuce shekara 27 ba, yana da kyau dad2 nashi,Amma bashi da kiba ko kadan,Kuma Dan wata hajiya ce da mama take zuwa gidanta tana Dan tayata aiki,hajiya atika bata da mutunci ko kadan gashi ta tsane talaka, shiyasa mama saida ta fara gamawa da hajiyar kafin ta dawo kan muhsin din.




Dama mama ta kyalla ido akan mushin din taji ta samu siriki,Kuma itama mubeena tana ganin sa taji zata iya auren sa.Da kissa da kisisi na suka samu har ya fara kulata.....



A taikaice dai mama sunyi nasara muhsin yasha maganin boka kuma ya taka, tun a gurin yaji komai mubeena take so zea iyaa yi mata shi kome nene wanda hakan ya bawa mubeena mamaki Amma dai ta basar,lokacin daya tashi tafiya kaya ya dauko niki niki ya bata da kudi wai ta bawa mama babu ko godiya ta karbe,saida taga ya bar layinnasu sannanu ta shige gida.




Tana shiga tafara bawa mama labarin canji data gani a gurin mushin,ta kuma nuna mata abubuwan daya bata.suna zaune a tsakar gida sai ga babanta nan ya dawo,idon shi Bea sauka ko Ina ba sai kan kudi da kayan nan,da sauri ya dauke kudin dama bashi da ko sisi.



A nan suka bashi labarin mushin da duk abinda ya shafe shi,zoka kaga farin ciki a gurin shi,harya fara lissafin rushe gida wai 'yar sa zata auri me kudi.haka dai sukayi ta zan tuka,kafin suka tsaya akan nan da sati biyu ta fada masa ya turo iyayen sa......




*************



Tunda da jakadiya ta tafi nemo mata iso gurin mai martaba take neman number dinshi amma baya dagawa saida tai masa kuma missed call goma sannan ya daga.



*************


Egypt


Kanwace yake a makekaen royal bed din gefen sa wataa matashiyar yarinya kwance, ringing din wayarsa ne yasaka shi farkawa domin beadade da kwanciya ba bayan sun gama lalata da Rania, tashin ya farayi cike da mugunta a firgice ta tashi,

"Haba prince yazaka tashe ni ina bacci na kasan dai gabaya jiya hananin bacci kayi" ta karasa fada tana hararar sa ta gefen idon.



Wani kallon banza ya watsa mata

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login