Showing 75001 words to 78000 words out of 138652 words
suka hallara a 3rd suna jiran umarni,doctor halima ya bawa umarnin tayi mata dressing ,kafun ya kalli wasu Likitoci mata gudu biyu” at the theatre “kawai ya furta masu,cikin sauri kuwa ko waccen su ta nufi wajan shiryawa,cikin kankanin lokaci shima ya canza zuwa kayan theatre din , gabaki d’aya likitocin mamakine ya ka masu ganin zaiyi theatre da mata zalla wannan karan abunda be taba faruwa, direct dakin theatre aka shiga da tahee bayan anyi mata dressing din.
Sha’aban kuwa cikin sauri ya nufi part din dada,a zaune ya tarar dasu ummey zaune a falan suna hira ganin yadda yashigo ne yasasu mikewa,kallansa dada tayi”Kai kuma kamar Wanda aka jefo”!Be tsaya saurarar taba ya fara labarta musu abunda ya faru,gabaki dayan su sallallami suka saki ,hatta su abeey da ke kokarin shigowa part din,kasan tuwar kowannansu da gyale a jikinsu ba ‘bata lokaci abeey yasa a tayar da mota sai NAHYAN hospital ko takan basma da aka kulle ba Wanda yabi, sha’aban da abeey sai su uncle saleem suna baya ,suma su mahma Itace take tuki yau da kanta,daga ita sai dada sai kuma ummey suka nufi asibitin.
➰➰➰➰➰➰
➰➰➰➰➰➰
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Karfe 8:50 na dare taheer ya soma motsa hannayensa lokacin matar tana kan dadduma bayan ta idar da sallarta, a hankali ya soma furta”zasu kashe mu, zasu kashe mu”ganin yana motsine yasa ta mike wa tare da nufo inda yake, a zabure ya bude idanuwansa yana kwalla kiran sunan “zasu kashe mu” kallan sa matar tayi kafun ta soma magana “kwantar da hankalinka ba Wanda zai kashe ka”, da Sauri taheer yaja baya yana kallanta, “Kema mayar dani zaki wajan nasu”, girgiza masa kai matar tayi “ba inda za akaika sannan babu me kara daukeka, su wanene zasu dauke ka sannan ina yan uwanka “, sai a lokacin taheer ya fashe da kuka tuno su oumma da yayi,batace masa komai ba sai data barshi yayi ku kansa iya yinsa kafun tayi serving dinsa abinci abinci da kanta, kamar mayun Wacin zaki haka yasoma cin abincin ganin yana kokarin shakewa ne ysa ta mika masa ruwa,yanxu ma cikin sauri yake shan ruwan, saida ta tabbatar ya koshi ya fara dawowa hankalinsa kafun ta kara yi masa tanbayar dazu,gabaki d’aya ya labar ta mata abunda ya faru tun lokacin da ya fito daga gidan nan wasu mutane suka tare masa hanya cikin wata bakin mota,yana kokarin barin wajan suka fesa masa abu, be kara tsintar kansa a ko ina ba sai gidan da aka dunga azaftar dasu.
Share hawayen ta mayar tayi jin labarin da ya bata,Aushe dagaske hakan na faru ga yara kanana, kallansa tayi cikin tausaya kafun ta furta ,kanaso ka koma gida , cikin wata irin zabura ya girgiza kansa alamun ah ah , kallansa tayi cikin mamaki kafin ta kara tanbayarsa,naam kai ya girgiza mata cikin tashin hankali, fahimtar halin da ya shiga ne yasata mikewa da niyar kiran likita,da sauri ya riko hannunta ,”dan Allah ki dauke ni anan kullum dukanmu suke”wani saban tausayinsa ne ya kamata kafun ta sakar masa murmushi “karka damu babu Wanda zai kara tabamun kai,zan kirawo likita ya duba kane” gyada mata kai yayi har yanxu be dena jin tsoro ba,”karka damu yanxu zan dawo kaji”, Tom kawai yace mata itama bata kara cewa komai ba ta bar dakin.
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Har suka karaso asibitin su king basu fito daga dakin theatre din ba, kasantuwar ansan ko suwanene yasa aka kaisu suma can 3rd floor din, gabaki d’aya hankalinsu a tashe yake ,tunanin ta ydda zasu sanar wa ammey kawai suke, suna cikin wannan tunaninne aka bude kofar theater din, gabaki dayansu kan tahee da kanta yake nannade suka nufa,dada harda yar kwanlanta,wani babban daki aka nufa da ita suna binsu a baya har lokacin ba Wanda yaga king a cikinsu,sha’aban ne ya kalli daya daga cikin doctors din kafun ya tanbayeta lokacin farkawarta, cikin jinjina wa ta furta “ba wani babban rauni ta samu ba, and all the necessary Dr yayi shi, zata iya farkawa nan da 2 hours time “, jinjina mata kai yayi amaimakon ya nufi dakin da aka kwantar da ita kai tsaye office din king ya nufa, koda ya shiga be tarar da kowa a falon ba, wata kofa ya nufa a cikin office din bayan yayi dan tafiya kadan ta kaishi wani kofar, yana budewa wani babban dakine a ciki nan ma be ga king ba sai motsin ruwa da yake dan ji, fita yayi daga dakin yana tare da komawa cikin office kusan 1hour har da mintuna 20 sai ga king ya fito cikin shigar fararar kaya,gabaki d’aya fuskarsa ba annuri,kallo d’aya yayi masa tare da dauke kansa ,kan d’aya daga cikin sofas din falon ya zauna har yanxu yanayin fuskarsa be sauyaba,wasu injection ya dauka har yanxu be kuka sha’aban dake zaune ba, ganin yana kokarin fita ne yasa sha’aban bin bayansa,Kai tsaye dakin da take suka nufa, ko da suka shiga dakin babu Wanda ya kalla a cikinsu kai tsaye inda take kwancan ya nufa har ya juya da niyar komawa yaga hannayenta na motsi, be san lokacin daya kama hannayenba yana kallan fuskarta, a hankali ta fara motsi da idanuwanta, kafun ta bude su tar sai kuma tayi saurin kara kulle idanuwan,tayi hakan kusan sau uku kafun ta bude su gabaki d’aya, abunda ya faru ne yashiga dawo mata daya bayan daya tundaga kan batan oumman ta, hannunta dataji an rike ta kalla,a hankali ta janye hannunta daga nasa kafun ta kalli ummey dake gefanta a hankali ta furta “UMMEY”, cikin tsananin farin ciki ummey ta kalleta,kin ganeni,jinjina mata kai tahee tayi,maida kallanta tayi kan abeey kafun ta furta abeey,wani yalwataccen murmushi ya saki me kayatarwa “ya jikin naki” cikin sanyin jiki ta furta Alhmdllh ,kallan dada tayi ta kira sunan ta itama ,wata irin kabbara dada tasa da yasa kowa ya kalleta, mahma tahee takirawo sunanta a hankali , murmushin jin dadi mahma ta saki ganin ta tuna da ita, gefenta ta kalla dan ganin ta inda zata bullo amma har yanxu bata ganta,”ammey ko”ummey ta tanbaya,saurin sunkuyar da kanta kasa tahee tayi kafun ta soma wasa da yan yatsunta Wanda aka sawa ruwa,murmushi yan dakin suka saki banda king dake binta da kallo ta kasan ido,Allurai ya hada guda uku yana kokarin yi mata su abeey suka fita daga dakin, itama dada mikewa tayi kafun suma su mahma suka bar dakin yayi saura daga king sai ita, wani irin sansa ne taji na taruwar mata a zuciya tuna yanda ya kula da ita lokacin da tayi rashin lapiya ,kalmar bana sanki da ya furta ne yasata hadiye duk fargabar da take ji a kansa, ko kallan inda yake batayi gigin kalla ba, a hankali ya matso inda yake kafun ya dakko injection dinnan,cikin kankanin lokaci yayi mata su wannan karan ko kokarin guduwa batayi ba ballantana tayi masa raki, sunkuyo da kansa yayi Daidai saitin fuskar,saurin dauke kanta tayi tana hade ranta dukda masifaffiyar tsoransa da take ji,Daidai saitin kunnanta ya furta “ya jikin ki”,tsikar jikintane ya tashi jin saukar muryarsa acikin dodan kun nata,ba tare da ta kalli inda yake ba ta furta “Alhmdllh “kalleni ya furta a hankali, kin kallansa tayi kamar yadda ya umar tan sai ma kara sunkuyar da kai da tayi,da dan zafi ya furta ba magana nake miki ba, da sauri ta dago da fuskarta amma har yanxu taki yadda su hada ido,ga wata masifaffiyar kunyarsa da take ji”Me kikeso”, ba tare da ta kallesa ba ta furta “babu”, yanxu ma kara sunkuyo da fuskarsa yayi “me Yasa babu” atsiwace ta dago tare da furta “sabida bana….” Be bari ta karasa zancan nata ba ya mata kiss abakin ,”Sabida bakya me”, kin dago da fuskarta tayi jin wani irin masifaffiyar kunyarsa da take ji,”batanbayarki nake ba”yanxun ma dago tayi tare da furta “sabida bana…”bata kai karshen zancan nata ba ya kara kai mata wani kiss din a karo na biyu, bai san jin abinda zuciyarsa zata bugane shiyasa ya kara tanbayarsa,ki amsa mun tanbayata,cikin dake wa kamar me shirin yin kuka ta furta “sabida bana sanka”, tana kai karashen zancan nata ya hade bakinshi da nata waje d’aya ,bata san lokacin da wani karfi yazo mata ba ta ture shi daga jikinta tana juya masa baya, shima be kara cewa komai ba ya bar dakin, fashewa da kuka tahee tayi tuno rayuwarta ta baya ko ina su oummanta suke oho,shima king wata sabuwar soyayyarsace take faman rura hutar zuciyarta amma tayi alkawarin ko zata mutu bazata taba nuna masa ba tunda yace baya santa.
💖💖THE TALENT TROUPE WRITERS 💖💖
Mss Lee 💖
💖💖GIDAN AUNTY 💖💖
(a heart touching love story)
Story & written
By
Mss Lee 💖
💖💖THE TALENT TROUPE WRITERS 💖💖
DEDICATED THIS PAGE TO YOU MRS BBK (JINI DAYA),ALLAH YA BAKI LAPIYA 🙌❤️🌹.
PAID BOOK
me bukatar samun complete din gidan aunty yayi nun magana ta wannan number 07041879581.
بسم الله الرحمن الرحيم 💖
BOOK 1📕
Page 45_46 💖
Shigowa dakin da akai ne yasa ta saurin share hawayenta ,Sabida kamshin turarensa daya cika mata hanci, da sauri sauri zuciyarta take bugawa ,har yanxu kuma ta ki yadda ta bude idanuwan nata,ta gefan ido ya dan kalleta,be ce mata komai ba sai wayarsa da ya dauka ya fita daga dakin, kara turo kofar da akai akaro na biyu ne yasata saurin dagowa kamar me shirin yin magana ,wacce ta gani ce yasa ta saurin sunkuyar da kanta kasa wata iriyar kunya na kamata,karasa shigowa ciki mahma tayi tana sakar mata murmushi,”daughter ya jikin naki”, cikin jin kunya ta amsa mata “da sauri”tana dan wasa da yatsun hannunta,wani murmushin mahma ta sakar mata”nasan kin gaji ko,abeey zai tanbaya king ko zamu koma gida ,Inyaso sai ki fi hutawa acan kinji”,yanxu ma wasa take da yan yatsun hannunta kafun ta amsa mata da “toh”,suna cikin wannan zaman ummey ta shigo dakin,kallan ta mahma tayi” Ta karaso kuwa” girgiza mata kai ummey tayi “tace zata zauna a Abuja zuwa jibi sai ta karaso” gyada mata kai mahma tayi “Allah ya kawo ta lapiya “, Ameen suka amsa gabaki dayansu kafun ummey ta kalli tahee da tunda ta sunkuyar da kanta taki dago dashi har yanxu “ah ah yau kuma ni ake jin kunya naga kin sunkuyar da kai”wata masifaffiyar kunyace ta kamata kamar ta tsaga kasa ta shige musamman yadda taji alamun idanuwansu na yawo a jikinta, ta bude baki da niyar yin magana abeey da sha’aban suke shigo dakin,”sannu daughter,ya jikin “ da Sauki ta amsa masa har yanxu kanta a duke,kallan su mahma abeey yayi “ yanxu za a sallame ta, in yaso se a cigaba da treatment dinta a gida”,mahma ce ta amsa masa da toh kafun ta tanbayeshi ina dada take,”nasaka saleem ya mayar da ita gida kunsan haryanxu ciwon kafar nata be gama sakin ta ba”, jinjina masa kai sukai cikin gamsuwa, kallansu abeey ya karayi “ya kamata mu koma gida yanxu ,dada tana bukatar hutu,nasan bazata taba hutawa ba in ba gani tayi mun dawo gida ba”,yanxu ma,mahma ce ta basa amsa amma akeey ai naga akwai ragowar ruwan da aka sa mata be kare ba”,gyada mata kai abeey yayi,”idan ya kare zasu dawo tare da mijinta”yana gama fadar hakan ya kama hanyar fita, tunda aka anbaci mijinta jijiyoyin jikinta suka tsaya ko kwakwa kwaran motsi ta kasa,mimmikewa su ummey sukai itama sallama tayi musu suka fita ita da mahma bayan ko wacce ta sakar mara peck a goshinta. Sha’aban ma sai yanzu ya samu damar yi mata yajiki” amaryar mu Allah ya kara sauki” yana gama fadar hakan ya bar dakin gabaki d’aya yayi saura se ita kadai a dakin, gwiwowinta ta hada waje daya tare da fashewa da wani saban kukan da batasan na Menene ba. A hankali ya turo kofar dakin da take, tsayawa kallan yadda ta hade gwiwa tana kuka yayi kusan minti d’aya yana tsaye a bakin kofar kafun ya tako cikin dakin,hannunsa daya yasa tare da shafa kanta, a zabure ta dago kanta har tana kokarin bige bandegin da aka sa mata akai,sosai ta tsorata da ganinsa dan batayi tunanin ganin kowa ba, suna hada ido dashi tayi saurin janye natan tana kokarin sunkuyar da kanta ya rige habar ta da hannu daya tare da dago da fuskar tata, kin kallansa tayi sai ma kokarin lumshe idanuwan datayi “ don’t you dare, bude idanuwanki”, sosai taji shakkarsa musamman da taji yayi mata magana kamar lokacin da ta barar masa da coffee dinsa a part din ammey,bude idanuwan nata tayi yanzu amma har yanxu taki yarda su hada ido dashi”kalleni” ya kara furtawa,ba musu kuwa ta dago ta kalleshi kafun tayi kasa da idanuwanta,”me akai miki kike kuka “, girgiza masa kai tayi alamun babu”amsa “ ya furta, cikin sanyin jiki tace masa “babu”, dan ta bile bakin sa yayi kafun ya saki fuskar tata, kallan ruwan da aka sa mata yayi ganin ya kare,hannu yakai tare da cire mata abun ruwan,dan kara ta saki kadan tana lumshe idanuwanta, kallanta yayi kadan ba tare da yace komai ba, scarf din kanta ya gyara mata tare da mayafin jikinta,”stand up” ba musu kuwa ta mike da niyar takawa,jirin da ya dibeta ne yasata saurin dafe jikin gadon ,kallanta yayi na yan second kafun ya miko mata hannunsa,bin farin zara zaran yan yatsun tayi da kallo,ga nails dinsa dake faman shining kamar Wanda aka sawa abu kararan kun bansa fari tas dasu kamar ba a anfani da hannun”kina batan lokaci”, be karasa zancan nasaba tayi saurin saka hannun nata , kallan yanda fuskarta ba walwala yayi kafun su soma tafiya a hankali, ta bayan hospital inda ba kowa suka nufa, tunda suka shiga mota babu Wanda ya kara cewa koda uffan ne, shi yana danna wayarsa ne ita kuma gabaki d’aya ta maida hankalinta kan titi dake tafiya, tunda suka shiga motar yake kula da yanda take takure jikinta,yanxu ma kara takure jikin nata tayi sabida yanda sanyin AC ke ratsa mata kashi da jijiya, bata Ankara ba sai ji tayi ya janyota jikinsa,ko kakarin mikewa ta sakeyi ya kara jungumeta a jikin nasa,Daidai saitin kun nanta ya rada mata “I will warm your body “, daga nan be kara cewa komai ba, itama jin sautin muryarsa a kunnanta yasa tsikar jikinta tashi,yanda ya rungumeta yasa bata da wani zabi bayan ta lafe a jikinsa tana shakar daddadan kamshin jikinsa,gyara mata kwanciya yayi kafun ya kara rufeta da faffadan kirjinsa, duk Wanda abun da ke faru zaki be sani ba sabida yanda labule ya raba tsakaninsu har aka karaso gida suna manne da juna musamman yanda sukai body contact suna jin dumin junansu. Direct part Dinsu zaki yayi parking,sai lokacin tahee ta ankara,da Sauri ta kwace jikinta tana hade ranta,ganin antsaya a part dinsa ne yasa tayi saurin kallansa, bece mata komai ba sai fita da yayi daga motar ya nufi cikin part din, tsayawa kallansa bayansa tayi cikin ta kaici ta rasa inama zata sa kanta, part din ammey ta zata wuce ko part dinsa ko na dada, itama fitowa tayi daga motar ,tsayawa tunanin inda zata nufa tayi ganin dare na karayi ne yasa tai shahada kawai ta nufa cikin part dinsa.tsayawa bin falon tayi da kallo ganin yadda kamshi ke faman tashi a ciki,sosai falan ya karayi mata kyau,duk abunda ya faru a falon yana kara dawo mata cikin kai,dubanta takai kan dinning tana tuna lokacin da yake bata abinci a baki, kwallar da ta fara fito matane yasa tayi saurin sharewa a fili ta furta “tunda baya sona banga anfanin tuna komai ba”ganin tsayuwar tata bame anfani bace yasa batare da wani dogon tunani ba ta nufi asalin dakin da ya fara kaita.tana shiga cikin dakin veil da scarf dinta ta cire, tana kokarin cire doguwar rigarta kenan ya fito daga wata kofa sanye da towel iya kugunsa, farar fatar jikinsa tafito shar sai kyalli take , karar da ta saki ne ya daga kar dashi daga goge kan nasa da yake, be kula da ita ba sai yanxu,ganin yanda ta juya masa bayane yasashi sakin wani dan iskan murmushi da be kai ko wuyansa ba kafun ya fara nufo inda take …
➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
➰➰➰➰➰➰➰
ABUJA
CEDARCREST HOSPITAL LTD
Tare suka dawo da doctor din, yana ganinsa ya saki murmushin nasara kafun ya soma yi masa tanbayoyi game da jikinsa yana amsawa,kallan Matar doctor yayi cikin girmamawa yace mata “congratulations mah, anyi nasara a aikin da akai masa ,sai dai bazamu iya sallamar saba sabida akwai maganin da zamu dorashi akai na tsawan 2 weeks ,and karayar kafarsama tana bukatar kulawa sosai”, shiru matar nan tayi kafun ta girgiza masa kai” ba matsala” tana gama fadar hakan tayi shiru da bakinta,cikin girmamawa doctor din ya kara gaisheta kafun ya bar dakin. Kallan taheer dake hawaye tayi kafin ta zauna akan kujerar dake gefansa ,”tafiya zakiyi kema ko, nasan dama sai sun biyo ni yanxu ma,mugayene su”,girgizamasa kai tayi cikin hausarta da bata gama kwarewa ba har yanxu” ba barin ka zanyi ba,kaji doctor yace za a Dora ka under medication,and your leg shima kaga be warkeba, zanyi tafiya ne kafun na dawo nasan sun gama baka medication dinka sai mutafi tare zansa a dunga kula da kai kaji”, kallan ta yayi kafin ya miko mata dan karamin yatsansa kamar yanda suka saba shida tahee”kin mun alkawari”murmushi ta sakar masa kafun ta rike masa hannun,”I promise you!” Yanxu tell me ya sunanka,”Taheer”, jinjina masa kai tayi, you have a nice name, ka kwanta ka huta zuwa gobe zan dawo ,ok” kamar yanda ta umarceshi kwantawa yayi yana binta sa kallo, gashin kansa ta shafa kafun tace masa good night” shima good night yace mata kafun ta bar dakin, wasu hawaye ya share ,”oumma !! Tahee, nasan kunyi kewata, Nima nayi kewar ku sosai”, tunda ya kwanta tunanin oummansa da tahee yake, yana turo yanda sukai rayuwar su cikin wahala bayan mutuwar mahaifinsu amma duk da hakan sun kaunace junansu sosai , a haka bacci ya dauke sa me cike da mafarkai kala kala “.
🫧🫧🫧🫧🫧🫧
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Damshin kirjinsa da ya taba tane yasa ta kara sakin wata karar, a tsorace ta rufe idanuwanta zata