TSINTACCIYA馃 NIMCYLUV _FITATTU HU茒U 馃敟_ _1.Meke Coursing Masturbation??_ _2.illar Masturbation??_ _3.Let's talk about NOMA, Amfaninta ga matasa!!!!!_ _4.Sharrin Aljanu, da hanyar da suke shiga jikin mutum_ _A kakka蓳e zani jama'a馃拑馃徑 ki tabbatar kin kammala girki before you start reading my book....... Ready goooo!!!_ https://hausanovels001.com.ng EPISODE1锔忊儯 http://wa.me/+2348119237616 Safiyar garin Lahadin yau ta kasance safiya mai 蓷umbin tarihi ga dukkan jama'ar da suke yankin Kano kuma a sassa daban daban, Dalilin Kwantaccen ba茩in hadarin dake garin, kasantuwar yanayin damu na da muke ciki, kuma farkon watan Agusta. A hankali sassanyar iskar hadarin take Ka蓷awa yayinda kuma dukkan ba茩in hadarin yaywa samaniya tsinke, cikin nutsuwa ba茩in hadarin ke joyewa zuwa jaa, alamar ko wanne lokaci ruwa na iya sauka. Wata 茩a茩茩arfar iska ce mai tafiya da rufin gidaje ta fara fatali da dukkan wasu abubuwa marasa nauyi, 茩arfin isakar da rugugin hadarin ya wuce tunanin dukkan mai tunani da dukkan alama yau ruwan na musamman ne. A hankali kuma gajimaren ke gudu yana ha蓷a jikinsa waje guda, cikin lokaci ka蓷an samaniya tai wani irin jaa wanda ya wuce tunani mutane, ga wata 茩ara da rugugi da hadarin yake, wanda ya haddasa tashin tsuntsayen daga saman bishiyoyi zuwa ma 蓳oya. 茦arfin gudun isakar da kuma yadda take fatali da dukkan wani abu dake kan hanya, ya sanya dabbobi fara gudu suna kuka, yayinda abeben hawa suka shiga tsayawa a saman shimfi蓷a蓷蓷an titin Sabon Garin! "Shuuuu" haka sautin saukar ruwan saman ya bada Amo! Amon daya tsorata dukkan mutanan da suke waje, domin tunda aka fara damuna today is the first day! Da akai ruwa mai tsananin yawa wanda yake sauka da wata iska mai yaye dukkan rufin gidajen da basu da Kwari, saukar ruwan saman yay worse da yaywa al'amarin da yay Coursing wani irin hatsari mai munin gaske. Saukar ruwan saman bai hanata ko da motsi ba, bare tayi Attempting na gudu zuwa wani wajan domin tsira da lafiyarta. Tana zaune a saman wata kan bolar kasuwar Sabon gari, the way she's acting zaka san cewa akwai wani abu da yake tattare da ita. Farar macace mai matsakaicin jiki, 茩yak茩yawa ce sosai saukar long dark hair 蓷inta zuwa gadon bayanta zai tabbatar maka cewa ita 蓷in ruwa biyu ce wato _(Half-caste)_. Dukkan sassan jikinta rawa yake yana wani irin 蓳ari, na tsananin dukan ruwan saman, a dai-dai lokacin da kuma saukar ruwan saman ya juye zuwa saukar 茩an茩ara yasa tai wani irin firgita tare da 蓷ago kanta sama. 鈥漎asubuhanallah!鈥� hasken fuskarta shi ka蓷ai zai tabbatar maka cewa wannan ko a mahaukatan ita sabon kamo ce, idanunta sunyi jajirrr Jikinta na wani irin 蓳ari ta tashi tsaye _鈥漎a hayyu ya 茩ayyum鈥漘 ashe tsirara take babu komai jikinta sai dugun gashin daya rufe asalin kayan fuskarta. Idanunta ta 蓷aga sama kamar mai tunani a hankali kuma bakinta ke motsawa yadda babu mai iya jin abinda take fa蓷a. Cikin nutsuwa kuma sautin maganar ke fitowa fili tana fa蓷in. _鈥淎llahumma Innakaa, Afuuwun! Tuhibbun Afu-afuu Anniii鈥漘 Sune ka蓷ai kalaman dake fita a bakinta, wanda Ubangiji ne ka蓷ai ya sahale mata fa蓷ar su, da kuma 茩arfin Imanin da Zuciyarta ke dashi, amma banda haka yaya cikakkiyar Mahaukaciya mai yawo tsirara wacce ta maida kan Bola wajan kwananta, ruwan kwanta ya zama abin kashe 茩ishinta, yayinda abubuwan kan Bolan suka zama abincin sawa a cikinta zata iya wannan salati驴 _ONLY GOD KNOWS_. A dai-dai lokacin ne kuma wata ha蓷a蓷蓷iyar mota Rolls-Royce Phantom mai tintak tai parking a wajan, cikin nutsuwa kuma aka bu蓷e Murfin motar aka fita, wani Babban mutum kuma attajiri ne ya fito yana gyara zaman laimar dake hannunsa. Idanunsa ya juya tare da sauke ganinsa akanta, wani irin lumshe idanunsa yay yana si蓷e la蓳蓳ansa da harshe kamar tsuhun maye. Cikin wata fitinannan Murya wacce bu茩atar kasancewa da mahaukaciyar ya gama narkar da ita, ji yake J 蓷insa na wani irin fisga saboda ganinta da yay naked a gabansa. Frm head to toe yake binta da kallo! Cikin zaucewa ya 茩ara ji J 蓷insa ta fara fisga to Yarinyar tai bala'in ha蓷uwa. A zuciyarsa yake fa蓷in. "Young innocent pretty gril aka haukata haka? She's different kyanta daban, komanta daban, that's illiteracy ji 蓳eta kamar 拼ar sarauta, so pretty my Lord! Yasubuhanallah, masu haukata Yarinyar nan sumbin gata, na samu full chances za蓳e zai zo min a dai-dai, kalleta her body is so soft ga idanu ka manyan kaya, look at her. Snatch waist wallahi zama 茒AN MAJALISA _(Members federal house of Representatives)_ Dole!鈥� Ya 茩are zan can zucin yana wani sauke ajjiyar zuciya da shafa 茩irji. Motsin da taji a bayanta ya sanya ta juya da sauri ganin mutum dake can nesa da ita yasa ta razana sosai. Tsoro, firgici ya ha蓷e mata waje guda, Ada kafin shigowar sa cikin rayuwarta _DAMUWA_ ce, amma shigowar sa cikin rayuwarta a yanzu ya zama _茦ALUBALE!_ Kai ta shiga girgiza masa ta nayi baya, jikinta na kyarma da 蓳ari amma hakan bai hana shi 茩ara kusantu ta ba, yana zuwa yasa hannu ya fisgota zuwa wajan motar, yayinda shima jikin nasa ya 蓷auki rawa saboda wata kalar tsawa da akai. Kokawar kwace kanta ta shigayi, hakan yasa shima ya fara tayata kokawar it was like he is enjoying. Tana gab da 茩wace kanta ya wani dannata cikin motar tare da sanyawa motar lock yana shiga yaja motar da wani irin speed yabar kam bolar. http://wa.me /+2348119237616 *_Domin magana da marubuciyar kai tsaye danna nan_* *BAYAN SHEKARU 17* WUDIL/KANO STATE _Darki Lajawa Area_ Fitowa yay daga cikin 茩aramin 蓷akin da yake ciki, hannunsu ri茩e da Magirbi daya sa茩ala a wuyansa, Dattijo ne mai matsakaicin jiki, yana da kamala sosai. Cikin sauri ya rufe 蓷akin saboda gaba 蓷aya hankalinsa yay kan gonarsa. Yana 茩o茩arin fita yaji matarsa na fa蓷in. "Innalillahi, Malam!Malam! Malam kana ina ne" Da sauri wanda aka kira da Malam ya tsaya daga tafiyar da yake, gabansa na fa蓷uwa domin daga yadda ake kiransa kasan bana lafiya bane. Kallon Matar tasa yay yace "Ya..Ya Rabi wannan kiran hak ince dai komai lafiya ne?" Girgiza masa kai tayi tace "Malam inafa lafiya" gabansa ne ya sake fa蓷uwa kafin yace "Assha,Meke faruwa to, kinga sauri nake zani gona, kuma yau muna da ba茩i a garin namu zasu taimaka mana akan Noman mu" Numfasawa tayi tace. "Malam ban ganta ba, tun dana farka ko karin kumallo banyi saboda fargaba yanzu ma gajiya nayi da zullumi nace bari na fa蓷a maka" Da sauri Malam yace "Kamarya? Babu yarinya kuma kikai shiru kamar baki san ciwon Yarinyar nan ba? Kamar bake kika haifa ba?" Girgiza kai tayi tace "wallahi Malam na 蓷auka taje makara...." Da sauri ya tare ta hanyar fa蓷in "Wacce makaranta Rabi? Bayan satin daya shige ta gama zana jarabawar shiga aji hu蓷u na sakandare? Wallahi duk abinda ya samu Yarinyar nan ki kuka da kanki, ba zan lamunci wannan shirman a gidana ba, idan baki son ri茩e ta saboda da lalurar da take da ita ina da inda zan kaita ta zauna har abada ko mai kamannin ta baki gani" Yana fa蓷in hakan yay cilli da Magirbin tare da yin waje. Shiru Baba Rabi tayi cike da zullumin halin da Yarinyar zata kasance. Tunda ya fita ko mai kama da ita bai gani ba, babu ma yara sam a unguwar dalilin ruwan da aka shimfi蓷a a daran jiya, ko'ina na unguwar ya cika da ruwa, ko shi ya shiga wannan ruwan sai yay jinya amma ina yarinyarsa taje a wannan lokacin? Abu kamar wasa har ya fara shige tunanin Malam, al'amarin daya 茩ara tayar masa da hankali kenan, yarinya 蓷aya tilo da yake da ita wani 茩aramin kuskure yana neman yi masa nesa da ita. Yama manta da batun gona da kuma ba茩in daza suyi a garin, tafiya yake sosai harya 茩arasa wajan wani tafkeken ruwa _(Wudil river)_ Kana kallon ruwan nan kasa duk wanda ya shiga ko kuma ya fa蓷a, ya fa蓷a kenan sai dai wani bashi ba, ruwan yay wani sama dan ma wai a hakan ya tafiya. Baka ganin komai sai haske da haya茩in ruwan har wani ambaliya yake ya cika yay tafff. Tana tsaye a gaban 茩aton ruwan, kanta a 茩asa Idanunta a rufe, yarinya ce ko kuma nace matashiyar budurwa, 拼ar kimanin shekaru 17 a duniya, baka iya tantance yanayin dirin jikinta saboda babban hijab 蓷in dake jikinta. Fararan hannunta da kuma yatsun hannunta da take motsa su ne zai tabbatar maka da cewa farar macace irin farin nan mai mugun kyau, da 蓷aukar hankali. Kanta yay tudu sosai kamar wacce tai acuci, fafaran 茩afafuwanta ko takalmi babu. A hankali ta 蓷aga kanta tare da bu蓷e idanunta wanda eyes lashes suka kwanta luff a saman fatar idanun, hannunta ta sanya tare da kama gefen hijab 蓷inta ta 茩an茩ame Jikinta waje guda. Dadai ace ta auri wanda bata so, Tabbas gwamma kowa ya rasata, rayuwarta bata da amfani a yanzu damuwa tai mata yawa. Mene Amfaninta ne a yanzu? Ada rayuwar ta tambaya ce? Amma rayuwarta a yanzu ta zama Amsa, duk da irin wannan abun bai hana duniya tai mata wani irin kallo ba, mene yasa duniya ke son yin juyin wainar fulawa da ita ne? A hankali ta share hawayen dake silaluwa daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta, cikin siririyar muryarta mai raunin gaske tace. "Am so sorry Baba, na kasa maka biyayya, I'm a bad girl ni ba 拼ar 茩warai bace, na 蓷auka zan jure na 蓷auka i can handle everything anything da zai farcing rayuwana, amma na kasa, Am sorry Ba..ba!!! Am sorry!" 茦afa ta 蓷aga zata fa蓷a cikin ruwan taji ana fa蓷in. "AKEELA! AKEELA!! AKEELA!!" da wani irin sauri ta juya ganin Babanta a bayanta can nesa yana zuwa wajan, kai ta shiga girgiza masa ta kasa cewa komai. Hijab 蓷in jikinta ta tattare zuwa saman tana jan numfashi, Malam kuwa Murya ya bu蓷e ya shiga fa蓷in. "Akeela ki tsaya bazan aura maki kuwa ba, Akeela Ruwa..." Bai gama fa蓷in abinda yay niyya ba saboda wani irin bugawa da 茩irjinsa da yay ji kake "Tsundumm" ta fa蓷a cikin 茩aton kogin. Wani irin suman tsaye Malam yay, komansa ya tsaya na wani lokaci, tashin hankali da makomarsa ya cika masa zuciya. Da gudu har takalmansa na fa蓷uwa yay bakin Kogin duk da yadda idanunsa suke dishi dishi saboda 茩aran cin gani da yake da shi bai hana shi ganin wajan da Akeela ta fa蓷a ba, yana wani fidda 茩wayaye alamar numfashinta na fida saboda shigar ruwan cikin hanci da bakin ta. Da gudu Malam ya kwasa zuwa bakin hanya yana fa蓷in. "Jama'a ku taimakamin yarinta ta fa蓷a kogi, wai babu mutane a garin ne, jama'a!!!!" Hannunsa ya 蓷ura akai har wani jiri ke 蓷iban sa, babu mutum ko 蓷aya a hanyar. Sama da mintina 10 kafin Allah ya kawo wasu mutane wajan su biyar kana ganinsu kaga Manoma, da sauri Malam yasha gabansu yace. "Bayin Allah ku taimaki ran baiwar Allah, yarinya ta na cikin ruwa, ko taimaka min kada ta mutu da ha茩茩i na" Kallon juna sukai kafin kuma gaba 蓷aya suka bi bayansa saboda hannun wani da yaja. Suna zuwa wani mai suna Isiya yace. "Tab, ai wallahi idan kaga tayi rai sai ikon Allah" Wani mai suna Sunusi yace "Wanne batun rai? Ai Isiya wannan Yarinyar Shikenan ta riga mu gidan gaskiya" Wannan Maganar tasa Malam sakin kuka yana fa蓷in. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, dan Allah ku daina fa蓷in haka wallahi yarinta tana raye bata mutu ba, gobe bikinta Tayaya ne za kace tamutu" Isiya ne yace "To wallahi dai ku ruwa bai kashe ta ba, kifi ya cinye ta ko kada tab wannan maliyan ruwan ko 茩arshe bai dashi" Jafar ne yace "To wama zai shiga wannan ruwan? Kasan bamu da wasu 拼an kwana kwana a wannan unguwar kafin su zoma komai ya faru" Sunusi ne ya 茩ara le茩awa ruwan yace. "Allah dai ya ji茩an musulmi, amma wannan Yarinyar tayi shahada mutuwar ruwa baiwar Allah kenan" Da gudu Malam ya kwasa ya 茩ara nufar kan hanya domin zuciyarsa ba zata jure jin wannan mugwayen alkaba'in akan Yarinyar kirki irin AKEELA ba. Yana zuwa kan hanyar dai-dai lokacin da wasu ha蓷a蓷蓷un motoci suka danno kai cikin garin Wudil a kuma dai-dai Wudil river. Motar farko wacce ta kasance Bugatti Veyron dark blue ce ta wuce da wani mugun sauri. Kafin 蓷aya motar mai 茩irar Lamborghini Aventador blue black ta marawa motar gaban baya. Yana zaune a bayan motar idanunsa a rufe sanye yake cikin Modern fit suit nevy blue. Sai wani Monk strap na shoe daya sanya, ya 蓷aura Rolex Oyster Perpetual a hannunsa, 茩yak茩yawa ne amma ba茩i, his Elegant black skin sai 茩yalli yake, Babu wani abu mai haske jikinsa sai la蓳蓳ansa da kuma idanunsa, he's dark-skinned yet handsome guy. Wasu irin idanuwa ne dashi masu sparkling cikin idanun duk mai kallonsa. A hankali ya bu蓷e idanunsa jin driver na fa蓷in "Subuhanallah" idanunsa ya gama bu蓷ewa sosai ba tare daya kalli Driven yace. "What happened with the car?" Cikin girmamawa yace "茦aramin Mai gida wani bawan Allah yasha gaban mu Allah yasa ban taka shi ba" Yana latsa Wayarsa yace "Ok! Check him muga" Fita yay yana fita Malam ya mi茩e yana ri茩e 茩afa yace. "Yarinya ta dan Allah ka taimakamin ita ka蓷ai nake da ita" Da mamaki Driven yace "Bawan Allah lafiya, baka san hatsarin mota bane zaka sha gabanmu haka" Cikin kuka Malam ya bashi labari tare da fa蓷in "Dan Allah ka taimakamin tayi wajan mintina ashirin da fa蓷awa" Baya Driven yay tare da fa蓷in "Bari na fa蓷awa Karamin Mai gida" Yana fa蓷in ya nufi wajan motar back seat tare dayin knocking. Idanu BARR ADNAN (MD) ya 蓷aga kafin ya bu蓷e glass 蓷in motar ganin Driven sa yace. "Is everything okay?" Ajjiyar zuciya Driver yay yace "Wai Yarinyar sa ta fa蓷a wannan kogin na Wudil gashi babu kuwa kusa, shine yake neman taimako" Kallonsa kawai Md yay kafin yace "Is she a kid?" "Wallahi dai ban sani ba, amma hankalinsa a tashe yake" Malam dake can gefe yay saurin 茩arasu wa wajan yace. "Dan Allah ku taimaka" Da sauri Md ya 蓷aga idanunsa domin idan ba gizo muryar take masa sai yaji kamar muryar Baffansa. Da mamaki Malam yace "A'a Adnanu kai ne? Maza fito maza kaji" Bu蓷e 茩ofa Md yay ya fito fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace. "Baffa wacce ta fa蓷a ruwa kamar haka?" Girgiza kai kawai Baffa yay yace "a fara taimakon rai sai ai magana da baya" Gaba Baffa yay Adnan Md na biye da shi of course ya iya ruwa amma wannan ruwan ya wuce tunaninsa, gashi dai bai shirya mutuwa ba, Amma yay zai ne? da P.a yana kusa da sau茩i ma. Zare jacket 蓷in sa yay tare da cire necktie 蓷insa, yana tattare hannun rigarsa yace "Baffa babu alamun mutum fa a wannan ruwan" Zuciyar Malam ya buga da 茩arfi kafin yace "Wallahi tana nan ta fa蓷a ka jarraba" Zare takalmin 茩afarsa yay yace "I'll try my own best, firstly clam down kaji" Gyara tsaiwa Md Adnan yay yana runtse idanunsa tsoro duk ya cikasa domin girman ruwan bana wasa bane da wani irin 茩arfi yay tsalle tare da fa蓷awa cikin Kogin.... 2/2/22, 08:52 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* NIMCYLUV _FITATTU HU茒U馃敟_ EPISODE2锔忊儯 http://wa.me/+2348119237616 鈥淭sundum鈥� sautin Amon fa蓷awarsa cikin kogin ya bada, kafin kuma wasu manyan 茩wayaye su fara firfitowa alamar wanda ya shiga cikin ruwan yana fidda numfashi. Malam ne ya sauke Ajjiyar zuciya tsoro duk ya cika masa zuciya, Musamman like Md Adnan did! Yay Wani good jum before he fall in to the river. Cikin damuwa Malam ya kalli Drive yace "Yadai iya ruwan sosai ko? Nasan Adnanu gwamma shi da 蓷an uwansa, bana son rasa rai biyu a lokaci guda, Akeela nada matu茩ar muhimmaci a rayuwata haka Adnanu" Shiru Driver yay domin like serious bai san komai ba amma dai yasan Adnan na yawan shiga wani ruwa. Isiya ne yace "Uhm yadai iya ruwan ko?" Kallonsu driver yay kafin yace. "Not sure! Amma 茦aramin Mai gida yana shiga swwiming pool sosai yana son wasan ruwa, ta takalmin taya, amma dai ruwa kamar wannan bana da tabbacin yana shigarsa" Malam ya kalli ruwan yace. "Allah ka taimaka ni, ka duba lamarin wannan yaran" Juyawa Driver yay yace "bari na kira taimakon kwanakwana incase" Wajan motar ya nufa ya 蓷auki Wayarsa tare da fara shiga goggle yana duba yadda zai samu impormation na ma'aikatan mafi kusa da garin. Md Adnan wani numfashi yaja mai wahala yana jin yadda numfashin nasa ke wata fisga kamar zai bari 茩irjinsa. A hankali kuma ya 蓷aga hannunsa zuwa sama kafin ya ware legs 蓷insa, idanunsa dake a rufe ya bu蓷e yana kumbura bakinsa tare da fidda numfashi. Girman ruwan da yadda yaga ruwa yay bala'in firgitar sa. Cikin sauri kuma yay baya da hannunsu yana ware 茩afa tare da fara nutsu cikin ruwan yana nin茩aya, ya 蓷auki good 10minutes yana duban Akeela amma babu ita, yana 茩o茩arin juyawa idanunsa ya sauka akan ta tana jin wani reshe na ba茩in ruwan daya ri茩e mata ri茩a. Hijab 蓷in jikinta tuni ya zame yay gaba, gudun ya 茩ara yana cimma ta yana gab da zuwa inda take wata igiyar ruwa ta ri茩esa cikin kuma rashin Sa'a Wani irin ruwa mai yawan gaske ya tawo cure guda. Wani kalan ware idanu Md Adnan yay kafin yay wani yun茩uri na guduwa ruwan yay gaba dashi ji kake "Shuuuuuu" sautin gudan ruwan ya bayar. Dawo Driven yay yana fa蓷in "na kira, in sha Allah dukkan su noting will happen to them" Cikin damuwa Malam yace "Amma ko motsi babu, ji yadda ruwa ke gudu tsoro ya kamani sosai" "aifa da tsoro mutane har biyu ga wannan bawan Allan da gani bai saba da wahala ba" cewar Sunusi yana mai 茩ara le茩awa cikin kogin. A can cikin motar Md Adnan Wayarsa ce take ta ringing kira na wajan uku kenan amma babu respond! A hankali motar da fara shigewa wani matashi ya fara knocking 茦ofar motar hannunsa ri茩e da wayarsa yana 茩ara danna number Md Adnan yana mamakin abinda ya tsayar da shi har yanzu bai 茩arasu ba gashi lokaci na tafiya. Daga cikin motar wani mutum ne mai kimanin shekaru 32 a duniya, yana zaune a back seat idanunsa ma茩ale da wani farin glass na ha蓷a蓷蓷un goyon nan. Sanye yake da wata fitinanniyar Double breasted suit dark Maroon. Gashin kan nan nashi yay kwance har wuya daga gaba ya kwanto, sai 茩yalli yake yasha Ginger Geminal Oil hair. Kakkauran la蓳蓳ansa pink irin yirr 蓷in nan lokacin zuwa lokacin yana taune su like his punishing kansa, fari ne tass irin farin nan da kai tsaye ba zaka iya tantance na wani 茩asa ko kuma jinsi ba, yana da kyau sosai looking soo damn sexcy and hot! Irin manyan mutanan ne masu tashe da zamani irin definition of classic masu fama da mahaukacin ku蓷i na halak. Idanunsa ya janye daga kan ha蓷a蓷蓷iyar 茩aramar Apple system 蓷insa yana maida idanunsa Submariner Rolex ganin lokacin yaja ya 蓷an saki siririn tsaki. Deep down kuma zuciyarsa na wani irin bugawa da 茩arfi, like something bad gonna happen to him. Irin mutanan ne da wahala ka fahimci sauyin fuskarsa, farin ciki da damuwa baya sanyawa kaga sauyi a saman fuskarsa. Yana da kamilalliyar fuska mai cike da ilhama da kuma tarin nutsuwa abu guda ke sauya masa tunani yaji ana masa ihu a saman kansa, ko kuma yaga anci zarafin wani 蓷an Adam. Zame system 蓷in yay tare da ajjiye ta a gefensa, cikin nutsuwa ya fara juyawa la蓳蓳ansa yana motsawa a hankali. A taushashe sautin fitar amon muryarsa ke tashi yana fa蓷in. _鈥淎sstagafirullah, Walahamdulillah, Wallahu Akbar鈥漘 shine Amon kalaman dake fita a bakinsa. A karo na wajan hu蓷u P.a dake tsaye daga ba茩in 茩ofar ya 茩ara Knocking 茩ofar, ta蓳e baki yay kafin ya 蓷aga hannunsa tare da danna glass 蓷in motar yay 茩asa. P.a ne ya kalli mutumin cikin motar yace. "5times ina kiran number Md amma no answer" A karo na farko bayan sauke glass motar Dr. ABDUL-HAKEEM BUKAR BELLO ya 蓷aga idanunsa tare da kallon P.a idanunsa kawai ya juya da sauri P.a yace. "Ok lemme try it" Ya fa蓷a yana 茩ara danna number Md Adnan, kafin kuma gently ya mi茩a hannunsa ya bu蓷e murfin motar, kamar bai so haka Dr A.b ya fito da 茩afarsa kafin kuma ya fito daga motar baki. Lumshe idanunsa yay saboda iskar 茩asa da 茩amshin sabbin shukokin da akai da suke dukan hancinsa. Yana da tsayi da fa蓷i jikinsa a mur蓷e yake ga wani fa蓷in 茩irji da yake dashi _(Physique chest)_ bayyanar 茩wayar idanunsa a yanzu ya tabbatar cewa shi 蓷in _(Half-caste)_ ruwa biyu kenan. Zare jacket 蓷in yay ya sa茩ala a hannunsa yana mai sassauta necktie 蓷in wuyansa. "Sir har yanzu ga, gashi mun tara mutane sun taro mu kawai suke jira" Ta蓳e baki yay walking slowly ya nufi wani ma dai-dai cin waje da aka gyara yay ta tass ga kujerar da aka sanya masa. Maida wayar P.a yay zuwa aljihunsa yana mai mamakin abinda ya hana Md Adnan 蓷aga wayar da kuma mamakin rashin 茩arasuwar sa is anything okay Babu damuwa ai rashin sanin dalilin shine damuwar. Waje Dr A.b ya samu wanda wasu jama'ar suke kiransa da AKEEM ya zauna yana mai sassauta ha蓷ewar fuskarsa saboda ganin duk manya ne a wajan wanda shekarunsu, suka ja ainun. Cikin mutunci ya bu蓷e bakinsa a nutsu yace "Assalamu alaikum warahamatullah" Gaba 蓷aya mutanan suka amsa masa kafin yay Shiru yin shirun nasa ne kuma yasa P.a dake gefensa a tsaye yace. Al'amarin ya girmi tunanin su Malam tashin hankali sosai ya bayyana akan fuskarsa yasan yadda 茩aninsa Bukar Bello ke bala'in son yaran nasa fiye da komai na rayuwarsa, yanayin komai saboda dasu ya hakan salwantar da nasa farin cikin just to see them happy, yaya zai kasance idan wani abu ya faru da Md Adnan? Wannan dalilin yasa baya barin su ko'ina sai companies 蓷insu da gida ko kuma 茩asar waje, he cares about his children yana mutuwan son su, ko zazza蓳in su baya jurewa musamman Mai sunan kawonsu. Driven Md Adnan ne yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yanzu mene zance da Babban mai gida eh? Dan Allah? Yau warning 蓷ina akan na kula da driving 蓷in Md Adnan ya kula dashi amma gashi shine ma yace ya shiga ruwan 茩ilan dai yama kashe sa idan yaji labarin haka, domin yasan ba茩ar zuciyarsa. Malam ne yace "Ubangijin sammai da 茩assai ya kawo mana 蓷auki, Wannan wanne irin tashin hankali ne eh?" Ya fa蓷a hawaye na zubu masa. Kafin kace wani abu tuni mutane sun taro wajan yara da manya, a dai-dai lokacin ne kuma motar kwanakwana ta 茩arasu suna zuwa suka fara aikin su nan da nan suka shiga cikin ruwan, sama da mintuna talatin babu Md Adnan babu Akeela. Tuni Driver ya fara kuka yana fa蓷in "shikenan wallahi na shiga uku wajan Babban mai gida, eh ina laifin 拼ar kazar da nake ci na kwana katifa mai taushi ha ban蓷aki kamar ma kwanci, suttura kala-kala, eh? Duk banga haka ba ga 蓷an ilimi dana samu na kan iya jin turanci ko yaya ne amma yanzu na tura masu 蓷a cikin ruwa i can't forgive myself if anything happens to 茦aramin Mai gida" Wayarsa dake 茩ara ya duba ganin sunan Alhaji yasa ya 蓷aga jiki na rawa yace. "Yalla蓳ai" gyara zama Alhaji Bukar Bello yay saman kujera hannunsa 蓷auke da Mug yana shan coffee, yana sanye cikin Arabian Jallabiya mai taushi da laushi a 茩alla zai kai shekaru 63 amma jikinsa sam bai nuna ba, kyawunsa na samartaka na nan. Cikin 蓷an sakin fuska yace "Bala" da sauri Driven yace "Na'am Yay.. Yalla蓳ai" ya 茩are maganar muryarsa na rawa, gaban Abbu ne ya fa蓷i haka kawai yaji zuciyarsa na tsinkewa cikin 茩asa da murya yace. "Bala where is my friends?" Shiru Bala driver yay yana zare idanu jin haka yasa Abbu mi茩ewa tsaye tare da goya hannunsa a baya a kaushashe Muryar nan babu wasa yace "Bala yarana" jin haka yasa Bala fashewa da kuka yace. "Tsautsayi da kau蓷in harshe, Allah na tuba ka yafan...," Da sauri Abbu ya katse sa da fa蓷in "heeyyy Bala this is the last time da zan tambaye ke where is my friends? Ina cute two kids 蓷ina? Suna ina Eh Bala?" Ha蓷iye kukan Bala yay kafin yace. "Yalla蓳ai 茦aramin Mai gida ne ya shiga ruwa kuma..." Gaba 蓷aya ya fa蓷a masa abinda ke faruwa. Tun kafin ya gama jikin Abbu ya hau rawa idanunsa suka Ka蓷a ganin yana 茩o茩arin fa蓷uwa yasa da sauri matarsa mai suna Hajiya Ayusher suna ce mata Ummi tayi saurin mi茩ewa yana ganin ta ya fa蓷a jikinta ya rungome ta sosai jikinsa na wani irin rawa bakinsa na 蓳ari yace "My Adnan My Friends ya rana Ayushertu" ya fa蓷a yana 茩ara matseta a jikinsa. Jikin Bala Driver na rawa hannunsa wanda yake ri茩e da wayar ya ri茩e sosai yana fa蓷in "kai,kai! Ka tsaya mana wallahi yalla蓳ai bani da laifi idan ka kuran ina zan dinga cin shinkafa? Ina zan dinga cin naman nan naku mai da蓷i da romo? Innalillahi wayyooo Ni Bala na shige su" Shiru yaji babu maganar Abbu sai Ummi dake fa蓷in "Subuhanallah, Abbu Meke faruwa da yaran namu? Didi! Didi! Mami" ta shiga kiran sunan mutane. Da sauri Bala ya koma wajan kogin har yanzu babu wani labari, 蓷aya daga cikin ma'aikatan ne ya fito jikinsa duk ya ji茩e da ruwa. Da sauri Malam yau wajansa yana fa蓷in "Yaya! Wa aka fara cirowa" girgiza ma'aikacin yay yana sharce ruwan fuskarsa yace "till now babu wanda muka gani, ruwa ne yake da ambaliya daga 茩asa, Amma we're still searching in sha Allah za'a same su" Shiru kawai Malam yay tare da neman waje ya zauna yana ta sauke ajjiyar zuciya. A hankali p.a 蓷in ya kalli mutanan wajan yace "Kamar yadda kuka sani, kai ya waye lokaci yazo wanda ba sai munce dole sai gwamnati ta taimaka mana Sannan za muyi wani abun ba, ko zamu jira gwamnati at least we have to..." Gyaran Murya Akeem yay da sauri P.a yace "Yes sir" kallonsu yay yace "kuyi hqr bakina yana juye zuwa wani harshe daban, yana da kyau mu fahimci cewa idan muka ce sai mun jira gwamnati Tabbas zamu mutu babu mallaki komai na rayuwa ba, idan nace komai ina nufin, Ilimi both buko da Arabic, 拼an ci, 拼anci na nufin ka samawa kanka abinda babu wanda zai wula茩anta ka, babu wanda zai kanka yace dan Meye ne kai Wannan? Ka zama komai kai updating kanka daga old version zuwa latest version something new haka" shiru yay yana kallon yadda Akeem ya yatsuna fuska kafin ya 蓷ura da fa蓷in "mun samu sa茩on ku daga office 蓷in mu dake AKEEM BETTER FARMING INSTITUDE A.B.I na samu sanarwar daga wajan H.o.d Ni kuma na fa蓷awa Md Adnan, Md ya fa蓷awa C.E.O na wannan makaranta zance maku ne ko ma'aikata? Bama duba messages 蓷in da bana e-mail bane, amma muhimmacin garin da kuma albarkatun noma da muke dashi a wannan garin me albarka Sir Akeem kuma Dr Abdul-hakeem Bukar Bello C.e.o of Akeem better farming institute yace a shirya tafiya kafin yace fara gabatar da aikinsa da Za'ai a channel 蓷in M.hausa dake GOtv and DStv yanzu muna son 蓷aya daga cikin ku ya fa蓷a mana matsalar ku" Wani babban kuma mai 蓷an shekaru ya mi茩e bayan yay godiya ne ya 蓷ura da fa蓷in. "A kullum muna fuskantar barazana daga wajan manyan mutane wanda suka tsoratar damu da fa蓷in sunayen su" Akeem da idanunsa ke 茩asa yana zuciyarsa na tsalle kamar zata faso 茩irjinsa ta fito saboda fa蓷uwar gaba ya 蓷aga idanunsa ya kalli mutumin kamar bazai magana ba sai kuma yace "Uhm" yana fa蓷in hakan yay shiru da sauri kuma P.a ya mi茩a masa gorar ganin yana shafa 茩irjinsa cikin 茩asa da murya cike da tsoro mutumin yace. "Sunce mu bar masu gonakin mu akan ku蓷i dubu 蓷ari biyar biyar ga dukkan mutumin daya sanya hannunsa a kan takardar, za suyi ma'aikata, da farko Bamu san wacce kalar ma'aikata bace, yaran mu masu tashi sune abin tsoro, mun yarda da noma, kuma itace arzi茩in mu da dukkan wanda yake 茩asar Nigeria, Noma toshan arzi茩in mu kuma kwanciyar hankalinmu mu manoma, wasu nayiwa noma kallon wani abu nada ban amma da ace mutum zai san amfanin noma da kuma ribarta to hatta samarin da suke da kwalin jami'a tabbas zasu ajjiye dugun buri su tawo gona domin yin Noma, babu bu茩atar ku蓷i gonakin mu muke bu茩ata, 茩auyen dake gaban namu sun amince bisa shawara dana masu har Abin yake neman juyewa zuwa tashin hankali, shine yasa muke neman taimako daga gareka ka shiga wannan lamarin muna bu茩atar gonakin mu" ya fa蓷a yana ha蓷e hannayensa waje guda, ganin hakan yasa gaba 蓷aya mutanan wajan suka mi茩e suna ha蓷a hannayensu waje guda. Da sauri Akeem ya mi茩e yana fidda numfashi domin baya 茩aunar wani babba ya du茩a masa. Wata ha蓷a蓷蓷an jotter da pen P.a ya bawa Akeem cikin sauri ya fara rubutu mai cike da tsari daga 茩arshe ya rubuta. _From Akeem better farming institute_ To _marasa tsoran Allah masu son ci da gumin wasu_ Sign ~Abb hero~ Yana gama rubutawa ya mi茩awa P.a idanunsa 茩asa dan bai so ake ganinsa kafin a hankali cikin fitar wata Amon murya irin golden voice 蓷in nan yace. "Ku 蓷auka ku Alhalin Abdul-hakeem Bukar Bello ne, babu abinda zai samu lafiyar ku, Alhalin ku, duniyoyin ku" yana fa蓷in hakan ya juya walking slowly irin tafiyar nan mai 蓷aukan hankali. Cikin sauri kuma a ransa ya furta "Adnan" da sauri ya nufi mota ganin hakan yasa P.a yabi bayansa motar ya shiga kana yana da gudu hankalinsa gaba 蓷aya yay kan 蓷an uwansa yana mutuwar son ganin nasa, he Loves him yafi son komai zai faru ya same su tare. Wayar Md Adnan ya kira amma babu answer hakan yasa Murya can 茩asa yace. "Uhm p.a drive faster" Gudu ya 茩ara suna zuwa dai-dai wajan taron jama'a Bala driver na 蓷aga kiran Akeem ganin sunan Blood yasa Bala ya shiga uku. Bai tsaya jiran jin abinda Bala zai fa蓷a ba, da sauri p.a ya fito daga motar yana bu蓷ewa Akeem murfin motar, kai tsaye idanun Akeem ya sauka akan Baffansu. Da sauri Malam ya mi茩e ganin Mai sunan kawonsu yace. "Kaga abinda ya faru ko? Daga zuwan Adnanu ya ha蓷u da aljalinsa" da wani irin kallo Akeem yabi Malam yama kasa gane mene sauke fa蓷a. Ka kaff Malam ya bawa Akeem labarin abinda ya faru, nan da nan fuskarsa tai jajirrr saboda tashin hankali amma ko ka蓷an babu wani alamar tashin hankalin cikin 茩wayar idanunsa saboda shegen shanye abune dashi a rai. Zame jikinsa yay daga wajan Malam kai tsaye wajan ruwan ya nufa Malam na fa蓷in "A'a Mai sunan kawo kada mu rasaka dan Allah ka tsaya.." kafin ya gama magana tuni Akeem ya fa蓷a cikin kogin nutsu ya fara cikin ruwan cike da 茩warewa yake sarrafa ruwan tamkar dai wanda ya san kanshi babu jimawa idanunsa ya sauka akan wani Abu mai duhu, cikin sauri yay wajan yana zuwa yaga mace sa茩ale jikin reshe 茩arasawa yay wajanta yana mai 蓷an 茩ara ware idanunsa ganin babu Md Adnan babu Labarinsa wani iri tsoro ya kamasa cikin damuwar ya nufi wajan yarin yana zuwa yay wani irin..... 2/2/22, 08:52 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* NIMCYLUV _FITATTU HU茒U馃敟_ EPISODE3锔忊儯 http://wa.me/+2348119237616 *_domin magana dani kai tsaye馃憜馃従_* Tura kansa dake cikin ruwan zuwa waje yay yana ha蓷a numfashi, cikin wata kasalalliyyar murya mai cike da alhini yace "I got her" yana fa蓷in hakan kwanakwanan suka cilla masa duguwar igiya ya kama tare da 蓷aura igiyar a ququnsa. Cikin saurin ya nusa cikin ruwan kafin a hankali ya kama igiyar data ri茩e 茩afar Akeela. A hankali ya kunce igiyar gaba 蓷aya Akeela tayi baya tare da fara yawo a ruwan zata matsa can gefe saboda ruwan da yake gudu sosai, Fararan tafin 茩afafuwanta yabi da kallo, sunyi wani mugun haske kamar jini zai zuba a jikinta saboda farin da take dashi. Tattausan hannunsa ya mi茩a tare da jawo tafin 茩afarta "kittt" ya jata da zuwa inda take 茩arar tawowar wani ruwa ne ya daki kunnansa da sauri ya fisgota yana runtse idanunsa tare da sanya dukkan hannayensa ya wist 蓷inta ya wani 茩an茩ame idanuna da hannunsa dake bisa jikinta ko motsi ya 茩iyi. Ya 蓷auke dukkan Numfashinsa yana jin sanda ruwan ya shige ta gefensu kamar zai tafi dasu. Zaro kanta dake jikinsu yay sai a lokacin idanunsa ya sauka akan fuskarta _Tsarki tabbata ga Ubangijin daya halicci sammai bakwai da 茩assai bakwai, Ubangijin daya halicci wannan duniya ya kuma halicci wannan surar dake hannun Akeem_ fa蓷in asalin kyan fuskar Akeela bata baki ne, tana da wani irin sahihin kyau, wanda ya wuce tunanin mai tunani, idanunta a rufe suke ruff amma eye lashes 蓷in nan da suke dugwaye slick dark blck sunyi kwance saman kumburarrun idanunta, ga dugun hancin nan mai kyau sosai, wanda ya tsaya dai-dai tsagen la蓳蓳anta wanda suke da kauri sunyi jajir dasu. Gashin kanta data 蓷aure da ribbon tuni ya wargatse ya baje yana yawo cikin ruwa sai ta zama kamar wata aljanar cikin ruwan da mutanan suke fa蓷a. Ta蓳e baki Akeem yay kafin cikin zafin nama yay wani cillata bayansa ya goyata sosai kafin ya gyara zaman igiyar jikinsa. A hankali ya fara ta suwa sama cikin 茩warewa kwanakwanan na ganinsa suka fara jawo igiyar ruwan. P.a ne yabi Ubangidan nasa da kallo yana tuna wani abu daya wuce amma ya rasa ko menene, amma Tabbas ganin Akeem goyo da Akeela ya tuna basa wani abu mai mata tu茩ar muhimmacin a rayuwarsa. A fili Malam ya furta "Allahamdulillah biii rahmatiikaa" Suna zuwa bakin ruwan yay wani irin baya yana daga tsaye yay wurgi da Akeela ta fa蓷i 茩asa ji kake "timmm" kanta ya bugu 茩asa amma ko motsi ba tayi ba saboda bata hayyacinta ta jima da sumewa. Jikin Akeem na wani irin kyarma da rawa idanunsa sunyi jajir jijiyoyin kansa sun yi bala'in tashi sai wuci yake na zafin zuciya da kuma sayin ruwan daya gama ratsa dukkan kofofin jikinsa. Kai tsaye wajan Bala driver ya nufa, ganin haka yasa P.a ya mara masa y domin yasan anything can happen idan Akeem ya 茩arasa domin a wannan karan 蓳arin da jikinsa yake ya bayyana asalin zafi da kuma 茩uncin da zuciyarsa keyi, ya bayyana how sad he's. Yana zuwa ya kalli Bala driver murya can 茩asa yace. "Car keys?" Zare idanu Bala driver yay kafin ya fashe da kuka yace "Dan Allah dan Annabi kayi min suttura Babban mai gida, ka tausaya min kada ka kuran i don wanna lose my job dan Allah, dashi kawai nake kula da iyali na, na sani a made a mistake amma bani na tursasa 茦aramin Mai gida shiga ru..." Gigitacciyyar tsawar da Akeem ya daka masa yana fa蓷in "Heyyy, car keys nace kaban, kada ka tunzura ni ka bari zanyi Shari'a dakai da ita kanta tsinanniyar datai Coursing wannan abun i hate her, idan ina da rai da lafiya billahi I'll take a revenge, you'll see mene zan, common my friend bani" da sauri Bala driver ya mi茩a masa tarin kyes 蓷in, huci kawai Akeem yake idanunsa a 茩asa domin duk abinda zai bai fiya kallon mutum ba, gyaran murya yay jin haka yasa p.a fa蓷in Md Adnan's phone's, his I.d card" wayar ya mi茩a masu kafin ya 蓷auki walet 蓷in dukkan wani card da ake amfani da shi ya bawa P.a. Kai tsaye mota Akeem ya nufa zai shiga ko takan Yarinyar baibi ba, kafin ya shiga motar P.a yace "Sir" da sauri ya juya yana dafe kansa cikin ha蓷ewar fuskarsa nan nashi yace "what again P.a Al'kaseem Yahya gama?" Yadda ya kira full name 蓷in P.a yasa kowa na wajan kallonsa a sanyaye p.a yace "Abbu" ke kira. Kamar bazai amshi wayar ba sai kuma ya amsa walking slowly yake tafiya yana baje gashin kansa wanda ruwa ya ji茩a daga can 蓳angaren Abbu yace. "Son" marai-raice fuska yay ba tare da yace komai ba, jin haka yasa Abbu fa蓷in "Are You okey?" Nan ma shiru yay bai ce komai ba hakan yasa Ummi dake gefensa fa蓷in "Is everything okay?" Didi dake tsaye ri茩e da bakin zani tsohuwa ce sosai shekaru sun ja tace. "Ihuu jama'a, bana fa蓷a ba? To kai dai Bukari ka haifi 蓷a baka haifi halinsa ba, yaro ba茩in hali yay masa yawa a to ai duk duniya ba sun shaida, jiya kana gani ilahirin tsiran daka kawo min ta tasss yabi dare ya sace, to 蓳arawo ne fa? Banda maye waye ne zaice wani tsire ehe? Ai saini da cinsa ya zame min dole amma ina dai ba fa蓷in wasa wallahi Bukari ka nemawa 蓷an ka magani bana son na fita ana min cune da baki ana gata can, jikanta maye ne, mece cin nama da zaro harshe waje....." Shiru tayi Saboda saukar Muryar Akeem da taji ta wayar tana fa蓷in "Keeee!" Zare ido Didi tayi sai kuma ta fashe da kuka tana zare bakin zabi tana fa蓷in "to! A nan gidan duniya idan ban sawa Audil albarka ba wa zan sawa? Eh? Ta ka samu Iyaye da basu san komai ba ina nan ina jan casbie sai da nayi salati miliyan tamanin da shida to astagafirullah kamar dai bakai haka ba" Girgiza kai kawai Abbu yay kafin yace. "Friend ina son?" Ajjiyar zuciya Akeem ya sauke kafin yace "Abbu she killed my brother ta kashe mana Adnan" Mi茩ewa Abbu yay kafin yace "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Adnan ya mutu?" Wane kalar zabura Didi tayi sai ga zani a 茩asa tama 茩asa magana. Ummi bakinta ta rufe saboda kukan da yazo mata da sauri tayi bedroom 蓷inta, Mami kuwa idanunta kawai ta 茩urawa Abbu Allah yasa raguwar yaran duk suna makaranta Amani kuma tana bacci. Cikin dauriya Abbu yace "Stay there Abdul-hakeem, in sha Allah on my way yanzu nan kuje gidan Baffa" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar tare da nufar part 蓷insa.. 茦asa Mami tayi da kanta sai sauke Ajjiyar zuciya take, Didi kuka kuka ta fasa tana fa蓷in "Wanne gantalallan ne Adunan? Laa Muhammadur Rasulullah S.a.w ku tare ni kada naje 茩asa" Kwantar da Akeela akai a 茩asa Ta蓳a jikinta Malam yay yaji wani mugun sanyi, a dai-dai lokacin har sarkin ruwa yazo amma neman duniya babu Md Adnan gaba 蓷aya suka rankaya zuwa gidan Baffa, suna zuwa Malam yace "Rabi maza ha蓷u min gaushi" babu jimawa ta dawo 蓷auke da gaushi Mi茩ewa yay yana fita yace "maza sauya mata kaya Wannan na jikinta yay sanyi da yawa" Murmushi kawai Baba Rabi tayi yana fita ta mi茩e tsaye tare da kunce bakin zani wata 茩aramar (Laya) ta 蓷auko tare da samun kan Akeela wajan tsakiyar kanta ta ha蓷a da Layar ta rufke gashin wajan layar da shige ciki. Wani Murmushin ta sakeyi ita ka蓷an tasan abinda take kafin ta sauyawa Akeela kaya ta rufe ta da zani jikinta yay sanyi sosai kamar 茩an茩ara. Har lokacin Akeem bai shigo gidan ba, yana cikin mota sallah kawai ke fito dashi. Wajejen Magrib Abbu ya 茩arasu daga kano da Wudil, har lokacin kuma Akeela bata farka ba, jiki a sanyaye Abbu yace "Baka da laifi, infact Adnan taimako yaje yi, Allah ka蓷ai yasan abinda ya samu Adnan, yana ruwan? Mutuwa yay? Tafiya ruwan yay dashi no one's know! Tabbas idan nace banji zafi da ba茩in cikin abinda ya faru ba nayi 茩arya, amma ni musulmi ne waman 茩addararllahu ha茩茩a 茩adrihi, kuma Innallaha ba'assabirin zanyi addu'a zan saka ai idan har Adnan n raye Tabbas zai dawo gare ni" Jinjina kai Malam yay kafin yace "haka ne, Ubangiji yasa Adnanu yana raye yaron 茩warai" Mi茩ewa Abbu yay yace "Ina ita yarinyar ya farka ne?" Girgiza kai Malam yay yace "A'a muje ka ganta" gaba Malam yay Abbu ya bisa a baya cikin tafiyar nan nashi irin na Akeem yana sanye da wata bugaggiyar shadda dark Ash sai jaddara sai 茩amshi yake. Malam ne ya fara shiga sai Abbu yana shiga idanunsa ya sauka akan Akeela gaba 蓷aya tunaninsa ne ya tsaya cak, zuciyarsa na wani irin harbawa Kallonta yake tamkar zai cinyeta ko ya mayar da ita ciki, wani irin kallo ne mai kama da wanda ya kamo da soyayya! "Bukar! Bukar!" Da sauri yaja numfashi yana shafa 茩irjinsa kafin ya kalli Malam da sauri kuma ya juya yana kallon Akeela dafe 茩irjinsa yay ji yay wani mugun so da 茩aunar Akeela ya sauka a zuciyarsa har yana jin idan bai aureta ba zai iya mutu.... 馃槀 Alhaji ka taro match, mata biyu? Eh? Yara sama da biyar kaga 蓷anya sabuwar nona kace kana so? Jama'a me kukace anya Abbu bai so zuciyarsa ba???? ANJIMA DA FARA PAYMENT TUN KAFIN NA FARA POSTING *TSINTACCIYA* NRML GRP: 鈧�300 VIP: POSTING SAFE+YAMMA 鈧�500 ACCT NO: 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S BANK NAME: UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *FITATTU HU茒U馃敟* TSINTACCIYA Nimcyluv Ba茩ar fata Autar manya DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAN Mss flower Gaba 蓷aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntu蓳a. To show evidence of payment 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* For more information馃槆 http://wa.me/+2348119237616 2/2/22, 08:52 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* NIMCYLUV FITATTU HU茒U馃敟 _Dedicated to *ELEGANT ONLINE WTITER'S* Ina maku sahihiyar 茩auna mara algus鉂わ笍鉂わ笍_ EPISODE 4锔忊儯 http://wa.me/+2348119237616 *_domin magani dani kai tsaye_* Jiyayi Numfashinsa na wata iriyar fusga lokacin daya sauke idanunsa a saman 茩irjinta, cikin sauri ya zame idanunsa yana shafa fuskarsa. Bai ta蓳a ganin halittar da yaji yana mutuwar so, irin son nan mai zautar da mutane irin Akeela, at least zai iya good 35yrs ko sama da haka, kusan ji茩arsa ma take ba 拼ar ba, ko zai ha蓷ata da yaransa sai dai suyi age mate da Aleema. Malam ne yay gyaran murya kafin yace "zauna mana Bukar" zama yay still idanunsa akan fuskar Akeela kamar zai ha蓷iye ta, saboda wani mugun kyau da tayi masa a fuska, ga 茩irjin nan dam, so Ma sha Allah, But even her lips are looking luscious succulent and irresitable every tensed man. Shafa fuska ya sake yi kafin yace. "Baffa badai Akeela tayi wannan girman ba?" Murmushi Baffa yay yace "Wallahi Bukar" "Allah sarki, the last time dana ganta tana primary 2 ne" cewar Abbu ya fa蓷a murya a sha茩e. A sanyaye Baffa yace. "Kayi hqr Bukar garin ceto 拼ar dana haifa 蓷an cikin ka yay asara nasa rayuwar" kamar Baffa zai kuka saboda damuwa cikin damuwar shima Abbu yace "haba Baffa, da abinda ka haifa da nawa ai duk 蓷aya ne ko? Blood is thinker than water, koni i can do anything for this innocent gril, she deserved it" Murmushi Baffa yay zuciyarsa na masa zafi sosai Kafin yace. "Ban san mene yasa Akeela tayi hakan ba, tana da hankali amma lalurar da Ubangiji ya jarabce ta dashi na neman zautar da tunaninta" da Mamaki Abbu yace "lalura?" "Eh! Tana da Amosa nin jini (SIKILA), wanda ke sonta tunda yaji labarin ciwonta yace ya fasa, bazai iya zama da mai ciwon SIKILA ba, haka nan taje ta shafa masa, shiyasa na yanke shawarar bawa wani auranta mai suna Malam Buba, yana da mata uku yara goma tsoho ne domin ya girme min, yace yaji ya gani zai zauna da ita a hakan, tun lokacin Akeela ta daina walwala na san bata son shi, to idan bata Aure sa ba wane zata aura? Eh? Kasan yadda ciwon SIKILA yake kamar Annoba a wannan lokacin musamman a wannan lokacin damuna da muke ciki, wannan dalilin yasa ta nemi kashe kanta ta wuta da bala'i" Shiru Abbu yay Mamaki duk ya kamasa, yarinya like Akeela da ciwon SIKILA? Allah Al-hakkamu kenan bowayi gagara Misali. Gyara zama Abbu yay cikin serious tone voice yace. "Cutar sikila ko amosanin jini na 蓷aya daga cikin cututtukan da za'a iya cewa na neman zama ruwan dare, saboda yadda ake yawan samun yin aure tsakanin masu rukunin jini AS da AS ko SS da AS, amma Abu mafi muhimmanci Shine babu yadda za'ai ba tare da gamayyar 茩wayayen haihu ba mutum ya samu SIKILA, babban jahilci ne ma gamai cewa za'a shafa masa, ai ba tari bane, ko H.i.v SIKILA zan iya ha蓷ata da Asthma, amma Baffa batun zaka aura wa Akeela wani can banza bai taso ba, kai mata aure inda ake sonta kuma za'a kula da ita, na tabbatar he loves her just of her beauty and.." Shiru dan baya jin iya cewa wani abun. A hankali Baffa yace "To Bukar yay zan? Wayewar inda kuke da nan akwai bambanci sosai" idanunsa akan Akeela yace "Allow me to go with her, ka bani ita, zan ha蓷a ta da miji na gari wanda zai kula da ita, tai cikakken ilimi inda zakai farin ciki zan ha蓷a ta da yarana" ya fa蓷i maganar ba tare daya shirya ba, domin ji yake ko mintina goma bazai iya ba tare daya kalli Akeela ba, yay hakan ne saboda ya samu very close to her ya dasa mata masifafan son sa a Zuciyarta wanda Turawa suke cewa _ETERNAL LOVE_ yasan kuma soyayyarsa da ita ba zata ta蓳a zama _FORBIDDEN LOVE_ ba. Jin muryar Sarkin ruwa a bakin 茩ofa na sallama yasa Baffa Mi茩ewa cikin sauri yay waje. Yana fita Abbu ya mi茩e, cikin tafiyar nan wacce ya kejin kansa ontop, a hankali ya 茩arasa inda Akeela ke shimfi蓷e kamar ma matacciya, 茦irjinta dake sama da 茩asa ya kalla ganin hakan yasa ya tabbatar she still alive. Tsaye yay a kanta yana sauke numfashi tare da lumshe idanunsa slowly kuma ya 茩ara bu蓷e idanunsa, kamar zai juya sai kuma ya sunkuya dai-dai kanta yana Kallon Zallar kyan fuskarta. Hannunsa ya sanya ya 蓷an 茩ara zame zanin kanta nan take sumar kanta ta bayyana irin sosai 蓷in nan gata rabi ba茩a rabi jaa. Wani cute smile yay yana yin 茩asa da bakinsa zuwa saman fuskarta bakinsa ya manna a goshinta tare da bata wani special kiss wanda ya kejinsa best kiss in his whole life. Baffa ne ya kalli Sarkin Ruwan kafin yace "fatan an samu Adnanu 蓷in?" Girgiza kai Sarkin Ruwan yay yace "gaskiya babu wani labari, amma dai ga abinda muka samu" ya fa蓷a yana mi茩awa Baffa rigar jikin Md Adnan kar蓳a Baffa yay yace "to mungode 茩warai shi kuma Allah ya bayyana mana shi, idan yana raye ya kai sa hannu na gari" da Ameen Sarkin Ruwan ya amsa. Har Baffa zai juya sai kuma ya nufi motar Akeem yana zaune zuwa lokaci ya zame rigar jikinsa daga shi sai singlet mur蓷a蓷蓷an 茩irjinsa ya bayyana, ga sumar nan har lokacin na zubda ruwa, banda sauke numfashi babu abinda yake. "Mai sunan kawo" Baffa ya kira Akeem, gently ya 蓷aga kansa tare da sauke ganinsa akan Baffa kallo guda yay masa ya 蓷auke kansa yana taune le蓳ansa tare da lumshe gajiyayyun Maraitattun idanunsa. "Nasan kana jin haushin na ne ko? Kana ganin kamar da gangan nai hakan ko, to wallahi tsananin son da nakewa yarinya ta yasa nai haka amma nama fika ba茩in ciki a yanzu haka" Shiru Akeem yana danna system 蓷insa ba zaka ta蓳a cewa dashi Baffa yake Magana ba, fuskarsa looking okay Babu wani sauyi. Sanin halin Akeem yasa Baffa juyawa. A tsaye Baffa ya samu Abbu yana kallon Akeela kafin yace "to ko dai kwana za kuyi ne?" Girgiza kai Abbu yay yace "A'a yanzu zamu tafi in sha Allah" da sauri Baffa yace "to bari na kwaso kayanta ko" kallon Baffa Abbu yay kafin yace "haba Baffa no need, Akeela is like my daughter zan mata komai" murmushi Baffa yay hawaye na saukar masa domin gani yake 茩anin nasa kawai daurewa yake rashin Md Adnan ba 茩aramin babban gi蓳i bane a rayuwarsa. Baba Rabi ce ta shigo idanunta yay jaa sosai irin taci kuka ta 茩oshi, kafin ta kalli Abbu tace "Mungode sosai Alhaji Bukar Allah ya bayyana mana Adnanu cikin aminci" "Ameen" kawai Abbu yace domin sosai zuciyarsa ke masa zafi kuka ne kawai da bazai ba, amma ganin fuskar Akeela na yaye masa wani 茩uncin. Baffa ya nufi wajan Akeela zai 蓷auke ta da sauri Abbu yace "A'a Baffa, Ni da zamu tafi tare bari na 蓷auke ta" Hannu yasa ya 蓷auke ta sassanyar Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke yana jin zuciyarsa na sanyi sosai, wani mayataccen Murmushi Abbu yay tare da fakar idanun Baffa yay wani tura 茩asa tsakiyar wuyanta... 2/2/22, 08:52 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* NIMCYLUV FITATTU HU茒U馃敟 Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* EPISODE5锔忊儯 Http://wa.me/+234811237616 Bayan sallar magrib motocin su suka fara shigowa cikin ha蓷a蓷蓷an titin _Railway quarters Nasarawa, Kano_ A gida mai number 112 suka fara shigar da motocin bayan gatekeeper ya bu蓷e masu 茩aton gate 蓷in. Motar Abbu ce a farko shida Bala driver sai Akeela dake kwance a baya. Mota ta biyu kuma P.a a ciki shi 蓷aya yana janta motar 茩arshe kuma Oga Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ne zaune ya 蓷ura hannunsa guda 蓷aya a saman string motar 蓷aya hannunsa kuma ya tsakiyar kansa yana hargitsa sumar kansa, a hankali kuma yake sauke ajjiyar zuciya ajajjere. Zafi da ra蓷a蓷i da zuciyarsa ke masa na tawowa da Akeela da Abbu yay yafi komai ba茩anta masa, cos she's the reason behind anything daya samu Md Adnan. Bama ya so ya bu蓷e ido yaga yarinyar shiyasa yau zamansa cikin motar tare da lumshe idanunsa yana so Abbu ya shige da ita domin ta riga data zame masa mujiya. A hankali Abbu ya bu蓷e back seat tare da zura kansa cikin motar, dim! dim!! dim!! Haka zuciyarsa ke bugawa aduk sanda ya kalli 茩yakkyawar fuskarta wata nutsuwa ta saukar masa. Zama yay cikin motar tare da mi茩a hannunsa gaba 蓷aya biyun ya jawota sosai very close to him, hannunsa dake rawa yasa tare da yin baya da gashin ta wanda ya sauke wai wist 蓷inta, Lumshe idanunsa yay cikin 茩asa da Murya yace "Uhm baby na mai kyau, nine ko?" Ya fa蓷a yana shafa kanta sai kuma ya cireta sama tare da fito da ita daga cikin motar, dai-dai kunnanta kamar wacce ta kejin sa yace. "I'm your dad, your boyfriend uhm baby kina cin abinci kuwa? You are so light Baby" ya fa蓷a yana tafiya da ita kamar wani mai sabon jini bayan yay jika da ita. P.a dake tsaye ya 蓷auke idanunsa a hankali kuma yabi bayan Abbu da some things na Md Adnan. Tsayawa Abbu yay tare da danna wani ma danni a hankali 茩ofar ya fara ja baya tare da bu蓷ewa ciki ya shiga babban Parlo ne daga cikin 茩ofar, iya ha蓷uwa ya ha蓷u komai na Parlo Ash ne daga kujeru zuwa Flowers da labulaye anything dai. Ga 茩atuwar cineme kusan rabin bango sai deep frizer mai gida wajan uku,ga senter table a tsakiyar mai 蓷auke da wata 茩atuwar flower jikin bangon parlon duk Album 蓷in ayatul kursiyu ne, da fatha e.t.c Daga can bayansa yaji ana fa蓷in. "Ya..yah kamar dai 拼an gudun hijira kuka fa蓷o mana gida babu ko Sallama? A'a babu ruwana kuda Allah tun dai duk musulmai ne a gidan da haka nan kamar 拼a拼an arna zaku fa蓷u mana gida, ai ko 拼an dama ne ku kwayi sallama musan da zuwanku kuma musan abinda zamu baku" Kallon Didi Abbu yay kafin yace. "Afuwa Didi" Ta蓳e baki tayi kafin tace "A'a astagafirullah mene kuma afuwa fisabilillahi kamar dai nace akan Bukari siya min tsire? A'a ni rayuwar duniya mai sau茩i na 蓷auke ta, Wacece wannan kuma Aljanu take ko shan Inna ce ta kamata" Ta fa蓷a Idanunta akan Akeela wacce take jikin Abbu. P.a Murmushi Yay domin yana son dramer tsohuwar kafin yace. "Barka da dare Didi" Washe baki Didi tayi tace "A'a 茩asimu ince dai ka samu matar aure? Yooo ba Gwamma kai ba ko babu komai zan baka shawara mai kyau kabi, kaga dai babu dangi iya babu na baba jin茩ai da tausayi irin nawa nasa aka baka aiki gashi kuma yanzu nace kaje wajan yarinyar idan ubanta har yanzu ya茩i yadda ta Aure ka kawai kayi mata ciki kaga ko babu komai dole a baka ita ka aura ni wallahi yarinyar ba tayi min ba" shi dai Shiru kawai yay yana Murmushi ita a dole shawara ta bashi idan kuwa haka ake bada shawara da an shiga uku. Kwantar da Akeela Abbu yay a hankali kuma fara fa蓷in. "Ummi!! Mami!!" Mami ce ta fara fitowa idanunta ya kumbura sosai saboda kuka, ba茩a kana ganinta kaga mahaifiyarsa Md Adnan zatai shekaru wajan 42 tana sanye cikin wani ha蓷a蓷蓷an lace, Zama tayi a kujerar dake farcing Abbu ba tare da tace komai ba. Not too long Ummi ta fito daga part 蓷inta hannunta ri茩e da wata 茩yakkyawar Yarinyar zatai shekaru 4 haka fara ce sosai kamanin Akeem zane ra蓷au a saman fuskarta Amani kenan jika a wajan Alhj Bukar Bello 拼ar kuma wajan Dr Abdul-hakeem Bukar Bello. Zama Ummi tayi kusa da Mami tana sanye cikin wata orange 蓷in lafaya tai mata kyau sosai zatai shekara 45 haka amma jikinta a murje yake sosai har tafi Mami gogewa da kuma wayewa. "Barka da dare ya hanya" Ummi ta fa蓷a murya 茩asa. Kallon su duk yay kafin fuska a 蓷an ha蓷e domin bai fiya sakin fuska ba idan ba ke蓳ewa yay da matansa ba yace. "Kunga abinda ya faru da Adnan ko? Jikina yana bani yana raye kuma komai jimawa zai dawo gare mu, i believe cewa komai sai Ubangiji ya tsara mu 蓷auki hakan a wata sabuwar 茩addara daga Allah wacce ya jarabce mu domin gwada imanin mu, ko yarda na yarda cewa hakan ya faru ne dalilin shigarsa ruwan, amma ruwan ne dai kawai ya zama sanadi amma tuntuni Ubangijin AL-ARSHI ya tsara faruwar hakan a Lauhil Mahfouz..." Da sauri Didi tace. "Sada茩allahul Azeem,amma dai Bukari ka cuce mu da baka zama malami ba ka rasa mai zakai sai siyasa, ai yasin naji da蓷i daka sauka daga kujerar mulkin baki 蓷aya, ai da wallahi har govmet hausi 蓷in zani nace bada yawo na ni Uwarka idan suka za蓳e maka, haka kurum na fita waje a dinga shunani da baki ana gata can 蓷an ta yana handime ku蓷in jama'a" Ta fa蓷a tana cuna baki gaba, shi dai Abbu bai ce komai ba domin yasan rikicin tsofa ne. "To! Ubangiji ya dubi idanun mu ya sanya Adnan yana raye ya kuma dawo gare mu, Allah ka dubi halin da muke ciki" A sanyaye Mami tace "Ameen" idanunta na 茩ara kawo ruwa ajjiyar zuciya Abbu ya sauke kafin ya kalli Akeela yace. "茒iyar Baffa ce da Baba Rabi dalilinta Adnan ya fa蓷a ruwan kuma Thank God Dr ya ciro ta..." A nan ya kwashe labarin kakaf abinda ya faru ya basu. Ihu da kuuu Didi tasa zani na fa蓷uwa tace. "Kun kashe min Adnanu wallahi hisba zan kaiku" Tana fa蓷in hakan ta nufi waje a hanya taci karo da Akeem dake shigowa fuska ya ha蓷e sosai ko alamun annuri babu. Ganin haka yasa Didi washe baki tace. "Yooo yanzu naji bayani ai cewa nayi bari na le茩a naji mai gidan Shiru fa" Bai 茩ara kallon ta ya matsa can gefe sallama ma ciki yay kai tsaye upstairs ya nufa wajan part 蓷insa. Ganin haka yasa Abbu fa蓷in "Dr kazo ka duba Akeela" jin sunanta yasa Akeem yaji kansa ya sara Mami kam Mi茩ewa tayi domin tunda taji a kanta Adnan ya fa蓷a ruwa taji wata muguwar tsanarta ya cika Zuciyarta. Da 蓷an sauri Akeem ya 茩arasa haurawa saman ko takan Abbu bai bi ba ganin hakan yasa Ummi fa蓷in. "Bari na duba ta" 茒aukan ta Abbu yay zuwa part 蓷in yaransa mata, 蓷akin duhu alamar duk sunyi bacci On yay na wutar bedroom 蓷in Aleema,Afaf duk suna kwance wajan Ameera da take zuwa hutu ya kwantar da ita, lokacin tuni Ummi ta 蓷auko kayan aiki, cikin sauri ta fara duba ta ganin har yanzu da ruwa a cikinta yasa ta danna cikin da sauri sai ga ruwa na fita. Tana 茩ara dannawa Akeela tai hau yin tari. Wata 苼oyayyiyar Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke tana gama tarin kuma bacci ya 蓷auke ta, sai da Ummi tayi mata injection kana ta 蓷aura mata drip Abbu yi yayi kamar bazai fita ba ganin kallon da Ummi ke masa yasa ya 蓷an shafa kansa yace. "Miss You dear, let's go" Gaba yay ta bisa a baya kana ta jawo masu 茩ofa, Daman p.a tuni yay masu sallama ya tafi gida. A hankali bakinsa ke motsawa yana tasbihi can 茩asa zuciyarsa, saboda zafin da zuciyarsa ke masa, cikin ha蓷a蓷蓷an parlonsa ya shiga komai na Parlon white ne. Ya ha蓷u sosai har ba'a magana, kai tsaye wata corridor ya bi hadle 蓷in 茩ofar ya bu蓷e, wani irin lumshe idanunsa yay tare da sauke wani maraitaccen numfashi yaja tare da saukewa, saboda wani sassanyan 茩amshi daya daki hancinsa ya sashi lumshe idanun da bai niyya ba. Tura kansa cikin bedroom yay bakinsa 蓷auke da wata kamilalliyar sallama yana maida 茩ofar ya rufe. Derect bathroom ya nufa yana mai zare kayan jikinsa, a saman hanger ya sa茩ale tare da sakarwa kansa shower, a hankali yake sauke ajjiyar zuciya yana jin yadda ruwan yake dukan saman fresh skin 蓷insa. Bayan yay wankan ya 蓷aura alwala kana ta 蓷auki wani long white towel ya dauraia wist 蓷insa, ko kansa bai tsane ba ya fito ruwa na sauka daga sumar kansa zuwa 茩wantaccen gashin 茩irjinsa. Wani irin 蓷aci bakinsa yake masa rabon da yaci abinci har ya manta wajan fridge ya nufa ya 蓷auki Apple da cake ya fara ci bai wani ci da yawa ba ya ajjiye. Wasu ha蓷a蓷蓷un nightwear slik Pajamas milk colour, a hankali ya mi茩e tare da goya hannunsa a bayansa ya 蓷an fara tafiya yana mai karanta addu'a yana bin duk kusurwa 蓷akin da tofi bayan ya gama ya kwanta saman bed 蓷in tare da jan duvet ya rufe jikinsa, gaba 蓷aya ya 茩asa bacci tunda matarsa ta rasu wajan haihuwar Amani baya iya cikakken bacci ya saba da jikin mace sosai duk da auran kamar na dole ne bai so amma ya saba da jikin matarsa ainun. A haka bacci ya 蓷auke sa. Misalin 4 na dare ta shiga bu蓷e idanunta wanda sukai mata nauyi kanta na sarawa sosai, hannunta mai 蓷auke da carnoner ta kala 蓷an marai-raice fuska tayi kamar wata 拼ar baby Wanda ya sanya manyan dimples 蓷insa bala'in lomawa. A hankali kuma ta shiga bin bedroom 蓷in da kallo sosai gabanta ya fa蓷i ganin bata dan 蓷akin ba, jiki babu 茩auri ta mi茩e tsaye tana Mi茩ewa gashinta ta sauka har wajan manyan ass 蓷inta. Da Mamaki tabi jikinta da kallo ganin wata Robe Nightgown silver wacce ta sauka iya laps 蓷inta gaba 蓷aya manyan gwayen 茩afafuwanta suna waje ga wani gashi da yay kwance lub a saman fatar ta. Shanyayyun idanunta wanda kullum suke a Lumshe ta 茩ara bu蓷e, jikinta babu 茩wari ta nufi 茩ofar data gani, tana tafe ko'ina na jikinta moving yake kamar tarwa蓷a. A hankali ta bu蓷e 茩ofar ta fita ita bama ta san dare bane sai da ta fito parlon daga duhu ga wani masifafan sanyi na Ka蓷awa, da sauri ta matse jikinta waje guda ta shiga taune bakinta kamar wata 拼ar turawa haka ta zama cikin nutsuwa take tafiya harta isa tsakiyar Parlo tana zuwa zata shige taji an sanya mata 茩afa baya tayi tare da hantsilawa zata fa蓷i wata kuma 茩yakkyawar Ajjiyar zuciya ta sauke jin ta fa蓷a saman 茩irjin mutum... 馃槀Abbu ya biyo dare jama'a *TSINTACCIYA* Na ku蓷i ne kada ki siyi litaffi na idan kin san zaki fitar馃し馃従鈥嶁檧锔�. NRML GRP: 鈧�300 VIP: 鈧�500 POSTING SAFE+YAMMA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK, PLEASE MASU VIP IDAN DA HALI A TURAN TA BANK NA AKWAI P.O.S MA A GARI. EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *FITATTU HU茒U* BA茦AR FATA Autar manya DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower Gaba 蓷aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank, masu tura kati kuyi magan ta nan 08167888934, za ku tura Evedance of payment ta nan 08142105218 拼an uwa na Niger ga number ku +22796515805 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:52 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 Http://wa.me/+2348119237616 EPISODE6锔忊儯 茦amshin ha蓷a蓷蓷an turarensa ne ya daki hancinta wanda ya sanyata saurin janye shanyayyun idanunta tare mai dasu ta rufe, Wani irin harbawa Zuciyarta keyi tana jin wani matsananci tsoro na shigarta, gata dai male male a jikin mutum amma ta kasa wani 茩wa茩茩warar motsi bare tayi tunanin zame jikinta. Yana zaune saman kujera 1 seater yana sanye cikin wani tattausan wando 3gauter sai farar singlet wacce ta kama jikinsa sosai ta fito da 6pack na jikinsa idanunsa a lumshe yana sauke numfashi, yayinda gudun da zuciyarsa ya 茩aro fiye da baya, Idanunsa dake a Lumshe ya bu蓷e a hankali 蓷an taune bakinsa yay jin yadda take masa sukur sukur a jiki kamar wata macijiya. Hannunsa ya mi茩a ta gefen lafaffan cikinta yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya cup of coffee 蓷in sa ya 蓷auka, gently kuma yay baya tare da kwanciya a jikin kujerar. A hankali yake spending coffee 蓷in a bakinsa ya 蓷auki wajan 10minute kafin ya shanye coffee 蓷in domin daman 茩a'ida ne sai ya sha Wannan coffee 蓷in na Subhi da cikin dare kamar wani buzu ko labarabe. Ajjiye cup 蓷in yay cikin nutsuwa kuma ya sanya tafin hannunsa duk biyun tare da zurasu ta tsakiyar hammatar ta caraf ya 蓷aga ta tsaye yana yatsuna fuskarsa. Tsaye Akeela tayi kanta a 茩asa, kunya duk ya kamata through ba taga fuskar wanda ta zauna a cinyarsa ba, amma dad蓷an 茩amshin parfume 蓷insa ya sanya tasan cewa shi 蓷in daban yake ko a cikin maza. Musamman yadda taji Physique chest 蓷insa dake cike da 茩wantaccen gashi lub! lub!!.. A razane ta sauke ajjiyar zuciya tare 茩an茩ame Jikinta waje guda, naman jikinta ya wani irin rawa da 蓳ari dalilin saukar wani masifafan ruwan sanyi da taji tun daga tsakiyar kanta har 茩asan 茩afafuwanta, da alama ma ruwan daga cikin fridge aka 蓷auko shi. Idanunta da sukai wani irin juyewa suka ja ta bu蓷e da niyyar ganin wanda ya zuba mata ruwan. Amma kamar wal茩iya tuni Akeem ya haura upstairs babu mai cewa Shine yay punishing 蓷in ta da wannan ruwan sanyin domin babu wani sign daya bari a wajan. Abinka da mai ciwon ciki wanda jininta yake double SS tuni jininta yay wani daskarewa, tare da tsaya mata waje guda, a hankali kuma wata 茩waya ta tsaya a tsakiyar jijiyar 茩afarta tare da lan茩washewa kamar laushe. Cikin 茩aramin lokaci 茩afarta ta fara wani irin matsanancin ciwo kamar ana sanya gatari ana datsa 蓳argo da 茩ashin 茩afarta haka ta keji. Tsananin azabar da yay mata yawa ne yasa ko kuka ta kasa sai wani irin fitinannan numfashi da take gumi na yanko mata. A hankali ta sulale tare zubewa a saman carpet 蓷in parlon cikin wani irin wahalallan sabon yanayi ta kwanta tare da 蓷ura 茩afarta a saman kujera ta shiga jujjuya kanta tana sakin wani gigitaccen kuka iya zuci mai bala'in cin rai. Gashi babu Folic acid da paludrine a kusa da ita bare tasha ko taji sau茩in abin. Dukkan hannunta ta sanya a 茩afarta ta ri茩e gam "蓷ib! 蓷ib!! 蓷ib!!" Haka jijiyoyin 茩afarta suke harbawa alamar ciwo yayi ciwo a hankali kuma ciwo ya fara yawo a jikinta daga 茩afa zuwa kwankwasonta bata samu bacci ba sai wajan kiran sallar farko na Subhi. A hankali yake sakkowa daga strains 蓷in benen part 蓷insa, yana sanye da Embrodiery Islamic jallabiya white colour, wacce ta kasance mai santsi da taushi tana da half hand daga gaban 茩irjin kuma a 蓷an tsage take.. A hankali yake tafiya kamar bai so cikin nutsuwa bakinsa ke motsawa alamar tasbihi yake ga Ubangiji. Hannunsa a goyo da bayansa yana taka 茩afafuwansa dake sanye cikin Mon mule slippers masu kyau.. A tsakiyar parlon ya tsaya idanunsa a rufe babu jimawa Abbu ya fito daga part 蓷insa shima sanye da jallabiya milk irinta Akeem. Babu wanda yay magana a haka suka jera zuwa masallacin dake cikin estate 蓷in nasu. Rutse idanunsa yay da tuni su uku ne suke tafiya amma waccan shigiyar Yarinyar mai siffa da aljanun ruwa taja masa a rasa mafi muni a rayuwarsa. Bayan an idar ya zauna zaman azkar 茩arfe 6 dai-dai suka fito daga cikin masjid 蓷in zuwa gida. Kai tsaye Akeem kitchen ya nufa yana zuwa ya samu Ummi a ciki sanye da 茩aton hijab har 茩asa, kallonsa tayi tana Murmushi, a sanyaye murya can 茩asa yace. "Sabahul khair Ummina" Mug 蓷in hannunta dake cike da coffee ta ajjiye a hankali ta 茩arasu wajansa yana ganinta ya 蓷an zube a 茩asan gwiwoyinsa tare da zame wular kansa, hannunta ta 蓷ura a saman sumar kansa kafin tace. 鈥漇abahul khair Hero鈥� Murmushi Yay irin Murmushin nan da idan ba ita ba ko Abbu babu mai ganinsa sai Md Adnan. Addu'a ta shiga yi masa kafin gently ya mi茩e, ganin yadda take kallonsa yasa ya 蓷an kwa蓳e fuska yana lumshe idanunsa cikin narkakkiyar murya yace. 鈥淯mmi鈥� Hannu tasa ta ja dugun hancinsa tace "Allah ya kyauta maka, 拼arka tayi ta蓳ara kai ma kayi" Shi dai bai ce komai ba, maimakon ya fita daga kitchen 蓷in sai yay zamansa akan kujera yay hakanne kuma saboda bai son fita yaga Akeela. Fita Ummi tayi sam bata kula da Akeela ba kai tsaye part 蓷inta ta shige. Abbu da ya tsaya da Bala driver yana bashi hqr ne ya shigo cikin parlon kai tsaye kuma idanunsa ya sauka akan Akeela wacce take baccin wahala a saman carpet.. Da sauri ya nufi inda take yana fa蓷in. "Ya Salam Babyna bacci a Parlo a 茩asan carpet why?" Ya fa蓷a yana tsugunawa tare da sanya hannunsa gaba 蓷aya ya 蓷auke ta zuwa jikinsa, Ajjiyar zuciya ya sauke yana 茩ara kallon fuskarsa wacce tai jajirr idanunta ya kumbura sosai. Cikin tausayinta da kuma masifafan sonta dake 茩ara zautar da Abbu a hankali ya manna bakinsa a saman goshinta tare da sumbatar wajan karaf a idanun Akeem ta蓳e baki yay da kuma sauri ya juya tare da komawa kitchen 蓷in. "Sorry nine ko, sorry Babyn Abbu muje na goyaki kiyi bacci sosai, i promise to you cewa ba zaki kuma kuka ba, I'll be your side kinji Babyn Abbu na" ya fa蓷a yana 茩ara shafa fuskarta tare dayin part 蓷in yaransa da ita. http://wa.me/+2348119237616 *_wannan book 蓷in na ku蓷i ne biya 500 a saki a vip ko kuma 300 a nrml grp_* Abbu na shigewa Akeem ya fito fuska kamar hadari babu walwala baki 蓷aya, kai tsaye wani room ya shiga yana shiga ya kunna hasken ciki, 蓷akin karatu ne yana shiga wajan kujera yaje ya zauna tare da lumshe idanunsa yana sauke numfashi. Not too long da zamansa a bu蓷e 茩ofar a hankali aka shigo, Amani ce 茩yakkyawar Yarinya mai fuskar Akeem. Washe bakinta tayi da gudu ta nufi wajan Akeem tana fa蓷in "Hero na" ware gajiyayyun idanunsa yay tare da mai da idanunsa kan Amani kallon da yay mata yasa ta tsaya tare da juyawa da sauri ta fita tana dawowa tace "Salamu Alaika" wani fitinan Murmushi Yay mata yana jin wani sanyi a ransa yace "Wasalamu alaiki Amani Abdul-hakeem Bukar Bello" ya fa蓷a yana lumshe idanunsa tare da ware mata hannayensa cikin jin da蓷i ta fa蓷a jikin Mahaifin nata tace. "Azunnu annaka bikhair?" Shafa bayanta yay tare da sumbatar goshinta yace. "Lafiya lou and you" Murmushi tayi tana sumbatar goshinsa tace "Ana bikhair" Lumshe idanunsa yay yana 茩ara rungome ta a jikinsa yana jin wani so da 茩aunar Yarinyar nasa na shiga zuciyarsa, zameta yay a jikinsa yace "sit" Zama tayi tana kallonsa sosai kamar bazai magana ba sai kuma yace "biya haddarki" a hankali tai rufe idanunta kamar yadda taga yanayi kafin ta fara karanta masa inda yay mata, tana cin karatun ne Afaf da Aleema suka shigo sanye da manyan hijabai, nan da nan walwalar fuskarsa ya 蓷auke zubewa sukai bakinsu na rawa suka fara gaida shi. Suna tsaye ko Kallon su bai ba yaci gaba dayiwa Amani karatu. Bayan ya gama ya kallesu har zai magana sai kuma ya fasa. Hadda suka bashi kana ya 蓷ura masu da karatu. Suna cikin karatun ne Aka bu蓷e 茩ofar Abbu ne ya shigo cikin tashin hankali ganin hakan yasa duk yaran nasa suka kallesa a ki蓷ime yace. "Dr Saboda Allah ba danni ba kazo ka duba Yarinyar nan she's in critical condition ciwonta ya tashi bana son yay worse da yawa" Shiru Akeem yay tare da 茩ara ha蓷e fuska ganin hakan yasa Abbu fa蓷in "saboda Allah, saboda matsayina na mahaifi please Abdul-hakeem Bukar Bello" Mi茩ewa tsaye yay ba tare da yace komai ba ganin hakan yasa Abbu yabi bayansa, Akeem kam ji yake kamar ya zunduma hannu aka yay ihu dan ba茩in ciki. A bakin 茩ofar ya tsaya Murya a can ciki yace "Kaje Abbu I'll check her" yana fa蓷in hakan ya bu蓷e 茩ofar 蓷akin ya shiga tare da rufewa girgiza kai kawai Abbu yay ya juya. Tana kwance saman bed 蓷in sai juyi take domin a yanzu bata iya tantance inda yake mata ciwo a sanadin ruwan da Akeem ya she茩a mata.. Hannunsa ya har蓷e a 茩irjinsa cike kuma da tsanarta ya 茩arasa inda take tsaye yana jin kansa na wani irine sara masa zuciyarsa na harbawa sosai. Ganin bata hayyacinta gaba 蓷aya yasa gently ya zaune a gefen gadon tare da sanya hannunsa ya wani irin fincikar 茩afarta wata razananiyyar 茩ara ta saka jikinta na kyarma da sauri ta tashi zaune tana cije bakinta tare da yarfar da hannayenta Jikinta sai 蓳ari Yake gaba 蓷aya rigar jikinta ya zame gashinta ya hargitsa sosai.. A karo na farko ya 茩ara Kallonta kafin ya daka mata wata gigitacciyyar tsawa 茩arfin tsawar da kuma rashin sabon jinta ga halin ciwo da kuma matsanancin tsoron daya shigi Akeela yasa gaba 蓷aya tai wani irin juyi tare da fa蓷awa jikinsa ta wani irin cusa fuskarta a tsakiyar 茩irjinsa jikinta duk rawa yake domin dam bata saba da kind of this abubuwan ba. Tsaki Akeem yaja yana taune bakinsa kafin a hankali yasa hannunsa yay cilli da ita daga jikinsa, kanta ya daki frame 蓷in gadon wani irin runtse idanunta tayi azaba biyu ta ha蓷e mata. Bayan ya fita daga bedroom 蓷in ne Akeela ta fashe da wani irin kuka, gashi ita magana sam bata tsarinta bai dame ta ba, wani irin zafi da ciwo ta keji a ranta, wanne irin mutum ta ha蓷u da shine? Me tayi masa da har zai dinga cin mutuncin ta har haka? She don't even know him balle tai wani abu na rashin dai-dai amma yana nuna ko ina kula infact ma shine yaja mata wannan masifar na tashin ciwon nata. A yanzu ba ciwon ke sanyata kuka ba, domin idan da ana sabawa da zafi da kuma ra蓷a蓷in ciwo da yaci ace ta saba dashi, amma a kullum idan ya tashi a sabo ta kejinsa, ciwon sikila ya wuce tunanin dukkan mai tunani ko mai haihuwa ba lallai taji azabar da suke ji ba. Kifa kanta tayi a tsakiyar cinyoyinta tana wani irin kuka mai cin zuciya. Akeem na fita derect wani side ya shiga ashe 茩aramin clinic ne, wata injection ya ha蓷a guda biyu fuskar nan nashi babu walwala sam. A haka ya gama ha蓷awa ya fito yana fitowa ya tsaya idanunsa akan Didi wacce ta ciko plate da farfesun naman cow head. tsareta yay da idanu domin mamakin naman data kwasa yake amma fuskarsa sam bata bayyana yanayinsa ba, harara ta maka masa tace "to ba sai dai kaci kanka ba, ai dai lalura ce bata shige kan kuwa, jiya jiyan na dakta ya gama gayawa Bukari naci nama na 茩oshi, to wallahi nidai li'ilafi 茩urash kaci kanka nama na kurr aniya bil aniya ato" Girgiza kai kawai yay tare da nufar part 蓷in su Aleema. "茒an banza fuska kamar karas in sha Allah sai Ubanka yay maka auran dole, masifa sai cin yaro take shi kenan shan lemun tsami" _(shan lemon tsami baya rage sha'awa sai ma amfani da yake wajan inganta Mani, more impormation kiyi attending class 蓷in we are all Women wanda zan gabatar da grp na Vip 蓷in Tsintacciya 500 kacal)_ Parlo ta koma lokacin Abbu ya fito cikin wata dakakkiyar shampoo dark blue anyi masa 蓷inkin jamper da babbar riga. Ya ha蓷u sai 茩amshi yake zubawa, Didi na ganinsa ta fashe da kuka tana fa蓷in. "Sai a gaya min cewa bani na haifi Bukari na kawosa duniya ba, da za'a dinga yi min gori a gidan 蓷an dana haifa" Kallonta yay yana zama dai-dai nan Mami ta fito cikin wata milk 蓷in valisco sai 茩amshi take zama Abbu yay yace "Gori kuma Didi?" Bakin zani ta cire ta face majina tace "A'a to ba dole nace gori ba gashi nan Audil yana cemin kura bani da aiki sai cin nama, kuma dai ai naga lalura ce ko ba gaskiya ba? Babu ruwana fisabilillahi nidai na basshi da Allah bance ka fa蓷a masa masifar sa ta 茩are masa akai wallahi" Akeem a hankali ya tura 茩ofar 蓷akin ya shiga tana cure waje guda lokacin su Aleema sun gama shiryawa tuni Drive ya tafi kaisu makaranta su da Amani. A 蓷an fakaice ya kalleta dugun gashinta wanda yake zube har saman bed 蓷in ya kalla ta蓳e baki yay aransa yana fa蓷in "har 拼an 茩auye sun iya 茩arin gashi mtwss" Gently ya 茩arasa inda take zaune tana sauke ajjiyar zuciya har yanzu jikinta 蓳ari yake. Baya jin zai 蓳ata lokacin da wajan yiwa Wannan stupid gal 蓷in magana yay mata wata iriyar muguwar tsana wacce bai ta蓳a yiwa kuwa ba. Yana daga tsaye ya ajjiye injection 蓷in a gefensa cikin wani 蓳acin rai ya sanya hannunsa tare fisgota daga kan gadon har sai da 茩ashin ta yay 茩ara. Cije bakinta tayi bata son yin wani motsi saboda ciwon da jikinta yake mata, Nightgown 蓷in tabi jikinta ta wani manne dukkan Jikinta ana gani ga fure fresh skin 蓷inta sai glowing take. Hannunsa ya mi茩a dai-dai lokacin daya 蓷auko allurar ta bu蓷e shanyayyun idanunsa wani irin zare ido tayi domin ba'a ta蓳a yi mata allura ba wata mugun jin tsoran allura take. A sanyaye a hankali kuma ta shiga girgiza kanta har lokacin kuma bata kalli fuskarsa ba, jikinta na rawa ta 蓷aga 茩afarta zata gudu da wani saurin ya sanya hannunsa ya fisgota ta zuwa jikinsa.... Free pages sun kusa kammala馃 kada ki siyi littafi na idan kin san zaki fitar banwa kuwa dole ba please. *TSINTACCIYA* NRML GRP: 鈧�300 VIP :500 SAFE YAMMA POSTING. 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *馃敟FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA Autar manya SULTAN mss flower DATTIJON ARZI茦I Real ladingo Gaba 蓷aya 800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 za ku tuntu蓳a. To show evidence of payment 08142105218 *AUTHOR NOTE* _muhimman pages da romantic page suna cikin paid Page's kawai wannan matakin labari ne Wannan馃榿And wanda suka biya NRML GRP wallahi Azeem posting ba kullum ba, today posting tommorow babu馃槈kada kuce ban fa蓷a ba, Vip ko kakka蓳e zani za kusha karatu馃槏馃し馃従鈥嶁檧锔廮 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 Http://wa.me/+2348119237616 EPISODE7锔忊儯 Idanunta tayi saurin kullewa tana jin yadda ha蓷a蓷蓷an Baccarat rouge (Maison Francis) parfume 蓷in sa ya wani daki hancinta, al'amarin daya haddasa mata lumshewar idanunta, jikinta na wani irin rawa domin this is the best time a tsayin rayuwata da wani ya ri茩e ta har ya sanyata a jikinsa so close to him, abin sai ya zama wani Extraordinary to her. Ajjiyar zuciya ta sauke a hankali ta 蓷aga hannunta da suka sauka a saman 茩irjinsa tana wani motsawa saboda zafi da zugin da 茩afarta ke mata yasa sam ba zata iya jure tsaiwar ba, a hankali ta fara yin 茩asa zata zille naman jikinta na wani irin motsi gaba 蓷aya jijiyoyin 茩afarta har bawa suke saboda tsananin ciwo.. A karo na biyu Akeem ya 茩ara ware gajiyayyun Maraitattun idanunsa tare da sauke su akan Akeela, wani irin lumshe idanunsa yay yana taune bakinsa ji yake kamar ya sha茩e ta ya wuta dama ganinta baki 蓷aya a gidan. Bu蓷e idanunsa yay yana jan wani mugun tsaki shi dai Abbunsa ya gama dashi, ganin yadda take 茩o茩arin zillewa daga jikinsa ya gently ya gyara tsaiwarsa, tare da 蓷aga left hand 蓷insa ya wani manna shi a saman waist 蓷inta slowly kuma ya ha蓷a ta da lafiyayyan jikinsa a hakan yana jin yadda naman jikinta ke rawa na tsananin azaba, cikin nutsuwa kuma ya fara murza Nightgown 蓷in dake jikinta da sauri ta bu蓷e lumshasshun idanunta for the frist time ta sauke idanunta akan kamilalliyar fuskarsa. Wani irin 茩yak茩yawan bugawa Zuciyarta tayi, zata iya cewa bata ta蓳a ganin Mutum mai mugun kyau kamar Abdul-hakeem Bukar Bello ba, 茩wayar idanunsa ka蓷ai zata zautar da mace dalilin daya sanya koshi karan kansa ba kowa yake kalla da idanunsa ba, fuskar nan kamar tai tsartuwar jini saboda wani irin fari da yake da shi, ga wani ha蓷a蓷蓷an kewayayyan 茩wantaccen sajansa wanda ya taho da sumar kansa ya ke waye fuskarsa dashi da wani gashin baki amma akwai gemu da saje mai 蓷aukan hankali. Ga bakinsa kamar na mace 茦arami la蓳蓳ansa masu kauri jajaye wani yirrrrr dasu very cute and softness. Da sauri ta rufe idanunta domin ba zata iya ci gaba da kallonsa ba wani mugun tsoransa ta keji, la蓳蓳anta ne suka shiga rawa gaba 蓷aya suka ji茩e da yawo a karo na farko ta fisgi kalmar "Uhm..dan Allah kada kayi min zan mutu uhm" ta fa蓷a tana runtse idanunta sosai bugun Zuciyarta na 茩aruwa. Ta蓳e bakinsa yay irin ko a jikinsa 蓷in nan kima mutu waye yay asara, gumi ne ya shiga tsastsafo mata a tsakiyar goshinta tsakaninta da Allah take gudun allura, jin yaci gaba da murza rigar jikinta yana son fito da ass 蓷inta waje yasa ta matse jikinta domin bata ta蓳a ganin sabon iskanci irin haka ba sai yanzu ko hannu ba'a ta蓳a ri茩e mata ba, da sauri ta sanya tattausan tafin hannunta wanda ya ji茩e da gumi ga wani irin 蓷umi da yake da shi ta ri茩e hannunsa tana girgiza masa kanta kamar wacce take shirin shi蓷ewa tace. "Dan Allah banso, kaji...uhm kada ka kalli jikina" Wani zaro idanu waje yay wato saboda jikinta take wannan abin jikinta 蓷in banza yay uwar me dashi, village gal like her ma harta san wani 蓳oye jiki. Wani cije lips 蓷insa yay yana 茩ara ha蓷ata ta da jikinsa domin bai zo nan dan kallan wani part of her body ba, banda 蓷oyi Meye ma jikin yake yanzu ma sai yaje yay wanka ysin. Wata 苼oyayyiyar Ajjiyar zuciya ta sauke tare da ware dukkan hannayenta ta wani zura su ta tsakanin hammatar sa ta wani irin 茩an茩amesa sosai lokacin daya caka mata allurar cike da zallar mugunta. Cije bakinta tayi jikinta na rawa kafin ta wani fashe da maraitaccen kuka mai ratsa zuciya tare da kifa kanta a 茩irjinsa, ba ta蓳a sanin akwai mugunta irin haka ba, ana fa蓷in zafin allura bata ta蓳a sanin haka allura keda mafifaffan zafi ba sai yanzu, ji tayi ta 茩ara jin haushinsa bata sanshi ba amma daga jiya zuwa yanzu yay mata abinda ko ma茩iyinta ba lallai yay mata shi ba. Ajjiye emtyn injection 蓷in yay tare da sauke fuskarsa a tsakanin wuyanta cikin wata kasalalliyyar murya mai ratsa zuciya yace. _鈥淚 would rather waltz with the devil of loneliness than tango with a devil like you. I hate you.鈥漘 ya fa蓷a yana wani jan numfashi tare 茩ara sauke kansa a wuyanta cikin wata husky voice idanunsa na wani ruwa ruwa yace. _鈥淒o you know the real meaning of the world Selfish? Take a look into the mirror and you will find out. I hate you_, ke selfish ce kin kashe min 茩ani ke gaki nan You still alive kina sha茩ar iskar duniya, _You killed my brother_ wallahi na tsane ki bana son ko bu蓷e idanu na ganki _I hate you.. I hate you, I hate you! You stupid gal witch!!!_ Ya fa蓷a yana wani cilli da ita tare da hanka蓷ata baya Allah yasa da bed kusa da ita gaba 蓷aya tai bed 蓷in ta fa蓷a saman sa "Auchhhiiii!!" Ta fa蓷a tana tura 茩aramin bakinta gaba saboda zafin burgewar da tayi, abinda bai sani ba tunda yay mata allurar bacci yay gaba da ita, gyara kwanciya tayi wani nauyayyan bacci ya 蓷auke ta. Cike da zallar 蓳acin rai yake taka 茩afafuwansa a nan Parlo ya samu Abbu da Ummi da Mami harda Didi wacce bacci ya 蓷auke ta a saman carpet bakinta 蓷auke da 茩ashi tana tsotsa. Kai tsaye upstairs yay yana wani irin fitinannan taku kamar wani 蓷awisu, kai tsaye bathroom yay tare da zame jallabiyar jikinsa akan wannan Village girl 蓷in yay late a wajan aiki. Wanka yay ya fito 蓷aure da towel kafin yay 蓷auki handrayer ya fara gyara sumar kansa, lotion mai 茩amshi ya shafa a saman fatarsa kana ya 蓷auki body spray ya fesa, nan da nan sumar kansa ta kwanta luff har wuya jan la蓳蓳an nan suka 茩ara yin yirrrrr dasu. Wajan closet 蓷insa ya nufa ya 蓷auki Sunset Suit Nevy blue ya sanya kana ya 蓷ura jacket a sama kafin ya sanya white necktie. Wani half cover shoe ya sanya black kafin ya 蓷auki briefcase 蓷in sa, wayoyinsa ya 蓷auka ya sanya a aljihu gently ya fita daga part 蓷in yana tafe yana duba Rolex 蓷insa na Companyn Patek philippe. Lokacin daya fita bai samu kowa ba sai Didi wacce take bacci kai tsaye fita waje yay dai-dai lokacin da P.a ya shigo bai tsaya amsa gaisuwar P.a yau da kansa ya bu蓷e 茩ofa ya shiga back seat ganin hakan yasa P.a yiwa motar key ya fita da gudu. Kai tsaye Audi ba茩o way suka nufa inda *AKEEM BETTER FARMING INSTITUTE A.B.F.I* Babban waje ne babba babu mai iya ganin girmansa domin makaranta ce guda ta kuyar da aikin noma, da kuma taimakon mutane, kai tsaye sashin ma'aikata yay tun daga reception aka fara gyarawa ga Hero nan, ga Hero nan hannu kawai yake 蓷aga masu har ya isa Elevator yana tsaye kafin ta bu蓷e ya shiga lift 蓷in ya danna 8floor a dai-dai 8floor 蓷in ta tsaya ya fito ta office 蓷in Md Adnan ya fara shigewa yana wani irin runtse idanunsa sosai. Kafin ya nufi office 蓷insa wanda aka rubuta Ceo ha蓷a蓷蓷an office ne mai kyau da tsari domin hadda 茩aramar cineme da deep frizer ga wasu a.c masu kyau. Kujera yaja ya zauna a hankali ya bu蓷e System ya fara aiki. Ya jima yana dannawa kafin ya 蓷auki telephone line ya danna wasu Numbers 蓷agawa akai cikin girmamawa akace. "Mun 蓷aga kira daga sashin kar蓳ar 茩orafi Tayaya zamu iya taimakawa maka Dr Abdul-hakeem Bukar Bello Ceo? Lumshe idanunsa yay yana sauke numfashi kamar bazai magana ba sai kuma yace "Uhm Something new?" Cikin nutsuwa matar tace "Yes sir! Mun 茩ara samun takardar 茩orafi daga 茦auyen Wudil akan matsalar 茩wace masu gona, zuwa yanzu Mutanan sun fara yi masu ta 茩arfi" Tsayawa yay daga danna keyboard 蓷in 蓷in tare da sauke hannunsa a fuska yana shafa gemunsa cikin 茩asa da Murya yace. "Uhm! Su waye ne?" "Binciken da mukai ya tabbatar da cewa wasu Manyan shugabannin 茩asa ne suke sun yin kwacan Wannan gonakin domin su kafa wani company kuma an tabbatar da cewa Wannan company na magani za suyi kuma irin haramtattun Drugs 蓷in nan masu kashe mutane, suna son yi a Wudil saboda ruwan dake wajan zai hana aji wari da kuma sha茩ar haya茩in maganin" Mi茩ewa yay tsaye ba tare da yace komai ba ya kashe wayar baki 蓷aya. Daga 8floor ya sakko zuwa reception a nan ya samu p.a fita yay daga cikin sashin gaba 蓷aya ya nufi 蓳angaren koyar da ilimin noman. Tafiya yay mai 蓷an nisa kafin yazo 茩arshen wajan wani 茩aton fili ne a 茩alla za'a iya gida sama da ashirin ga wasu 茩anan kurayen ganye sun fara fitowa alamar shukar ta fara huda. ga yara a wajan da manya hadda 拼an primary school, cikin nutsuwa ya zare takalman 茩afarsa tare da na蓷e hannun rigarsa cikin gonar ya shiga tare da 蓷aukan Adda ya fara yanke ciyawar da tai tsayi ganin hakan yasa gaba 蓷aya yaran suka fara yin aikin da yake. *_littafi na paid book ne, 500 for vip 300 for nrml grp idan zaki siya dan ki fitar na yafe馃槀馃し馃従鈥嶁檧锔廮* Http://wa.me/+2348119237616 A can gida kuwa Didi ce ta fito daga cikin gidan zuwan compound da sauri Bala driver ya 茩arasu tana ganinsa tace "Bala maza bu蓷e min mota" bu蓷e bayan motar yayta shiga kafin ya tayar da motar gatekeeper ya bu蓷e masu da sauri suka fita suna fita motar Abbu na shigowa. A hankali Driven sa yay parking ajjiye jaridar daily trust 蓷in hannunsa yay ya fito yana gyara zaman babbar rigarsa kai tsaye cikin babban parlo ya shiga da sauri Amani dake zaune ta riga da wando tana shan chocolate da ice cream ta mi茩e tana fa蓷in "Oyoyo Grandfa" 茒aukan ta yay yana fa蓷in "eyee matar mai kama da Hero" Murmushi tai masa kafin yace "how was your school?" Tana sauka jikinsa tace "Allahamdulillah Grandfa" ganin babu kowa a Parlo ya san kuma su Aleema basu dawo ba kai tsaye ya nufi part 蓷in yaran nasa yana sakin wani irin Murmushi domin ya azabtu da rashin ganin Akeela sosai. Didi na cikin motar Bala driver yace "Hajiya Didi ina zan kaiki?" Kya蓳e fuska tayi tace "ofishin hisba" jinjina kai yay babu jimawa suka 茩arasa da sauri har tana 茩o茩arin fa蓷uwa ta shiga ciki tana shiga wajan mutane uku suka mi茩e da sauri tace "A'a yaya..nace yaya haka kamar dai ana ya茩i bana son gantali babu ruwana wajan ogan ku nazo" 蓷aya daga cikin su yace "Hajiya gani" wani kallo tai masa tace "Malam ogan ku nace yaya zakai min tsaye kamar sandar rake" wani ne yace "shine ogan" ha蓳a ta ri茩e tace "Muhammadur Rasulullah S.a.w a'a babu ruwana akace hisbar malamai ne anya Wannan ya iya fataha ma, Tuf astagafirullah ai karatu kuma dai azuci yake Malam 茩ara na kawo" Kallonta yay sosai kafin yace "ok Hajiya tame" fashewa tayi da kuka tace "Ubangiji dai ya ha蓷ani da gantalallan jika abin yay masa yawa ga sata ga maita" Cikin nutsuwa Abbu ya tura 茩ofar 蓷akin tun daga door way ya fara jiyo sautin shasshe茩ar kukan ta, da sauri ya rufe 茩ofar tare da shiga ciki. Tana zaune tayi wanka sanye take da Black Silk short robe sai wata Halter top data 蓷ura a sama, ta rufke gashin kan nan nata da ribbon ya sauka har baya sai 茩amshi take, wani irin harbawa zuciyar Abbu tayi kamar wanda ake ja da mayan 茩arfe haka ya nufi inda take ba tare da zato ba Akeela ta jita akan.... Me Abbu yake nufi ne馃槀馃槀 na kusa gama free pages tabbas da蓷i na neman yi maku yawa. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 Http://wa.me/+2348119237616 EPISODE8锔忊儯 Cinyarsa! Wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya mai sanyi Abbu ya sauke yana lumshe idanunsa, da sauri Akeela ta 蓷aga ji茩a茩茩un eyes lashes 蓷inta zuwa sama kafin a hankali ta bu蓷e idanunta tare da sauke Kallonta a fuskarsa Abbu wacce take dab da tashi. Wani sassanyan Murmushi ya sakar a hankali kuma cikin sakin fuska yace.. "Babyna Daughter na" 茦uri tayi masa da idanu, saboda kamarsa da Mutumin 蓷azo, she's a cleaver gal amma muguwar ta蓳ararriyar mai saurin kuka, ko dan yawan ciwonta ya sanyata kuka ohhhu?! Tana da ilimi sosai musamman na addini bata wasa da sallah sam komai tana da tsari. Murmushi Abbu ya sakar mata yana shafa sumar kanta dai-dai fuskarta yace. "You're wake up Babyn Abbunta how do you feel now? Ya jikin?" Ya fa蓷a yana manna mata kiss a goshinta a hankali ta zame jikinta daga kan cinyarsa tana 蓷an marai-raice fuska kamar zatai kuka da sauri tace "no don't cry kinji" kai ta 蓷aga masa tana lumshe idanunta can kuma ta bu蓷e murya can 茩asa kamar bata son yin magana tace "uhm who are you?" Shafa cikinsa yay kafin ya gyara zamansa tare kama fararan hannunta wanda suke da mugun taushi kamar auduga yace. "Ok let me introduce myself to you" shiru yay yana kallon tana jin wani irin masifafan yanayi a kanta kafin ya numfasa yace. "I'm Abubakar Bello, but some of people knowm me as Bukar, I'm the second born Of my parents, ina da big bro but he's passed away wajan shekaru masu yawa, babban yaya ne shine your father, Isma'il Bello kenan, we lost our father good 30yrs kenan, ina tare da my mother we called her Didi zaki ganta kamar su 蓷aya da Aleema, seriously i love her irin sosai 蓷in nan more than anything dake nan duniya, bayan ita ina da yara 4 my first son 蓷ina yafi komai muhimmacin a rayuwarta his name is Abdul-hakeem Bukar Bello zaki iya cewa Yaya, ko hero ko Hamma like yadda Fulani suke fa蓷a, sai Adnan we lost him shima amma komai ya faru it was a destiny, sa kuma Aleema sai auta Afaf amma yanzu bani da wata Auta sai ke Babyn Abbunta" ya fa蓷a yana jan hancinta, 蓷an Murmushi tayi wanda yasa numfashin Abbu kusan 蓷auke wa, domin wannan Shine karo na farko da tayi Murmushi wanda ya haddasa lomawar dimples 蓷inta tare da teeths gave 蓷inta wacce take siririya sosai, numfashi ya sauke yace. "Ina da mata guda biyu ta farko sunanta Ayusher we called her Ummi, sai Khadijertou muna ce mata Mami, Nayi karatu mai yawan gaske, ni mai ku蓷i ne the richer old man, ada nayi siyasa sosai amma yanzu na sauka, yanzu ina business ne ina da Manyan companies a nan 9ja da kuma 茩asashen waje, ina da manyan contact, 茩wangila kala-kala Allahamdulillah ina duba na 茩asa na ina taimako samuna bai tashi a banza ba, and duk da hakan komai na gidan nan Akeem ke yinsa baya using Kwabo nawa tashi yay ya nema duk yawan dukiyarsa shi ya nema da kansa babu sa hannu na, yana da fa蓷in rai koni sai nayi da gaske nake juya sa dan yana mugun suna ne yana da biyayya yana da ilimin addini fiye da tunanin mutum I'm so proud of him Wannan shine kawai" Kallonsa tayi ba tare da tace komai ba shi dai yaji da蓷i yana da kirki amma wannan 蓷an nashi bashi da mutunci ko ka蓷an, har yanzu ta kasa mance abinda yay mata har yanzu kuma tana jin 茩amshin turarensa a jikinta kamar zai zautar da ita. Bata san mene yasa ba sai kawai ji tayi kuka ya kwace mata, da Sauri Abbu yace "Subuhanallah what happened ina ke maki ciwo" girgiza masa kai tayi tana kwa蓳e fuska tare da tura baki gaba "Okey tell me mene ne?" Cikin shasshe茩ar kuka tace "Baffa na bai so na, he doesn't care about me zai ha蓷ani da wani mai fitsarin 茩wance and 拼arni 蓷in nan zaiwa Aure uhm" ta fa蓷a tana 茩ara fashewa da kuka ita tana ganin ai kamar abin kunya ne a gareta mutane suji za'ai mata Aure wata muguwar kunya ta keji kamar me. Bakinsa ya bu蓷e yace. "No one's forcing you to get you marriage Babyn Abbu Autata Ohyyyah come here" ya fa蓷a yana jawota jikinsa tare da fara rarrashinta wani sabon sonta ya ratsa mata zuciya. Akeela kam ganinsa take tamkar Baffanta Musamman da taji yace shi 茩anin Baffan tane. Gyara zama Didi tayi tana kallon mutumin tace "Shikenan lashe baki yana tsotse la蓳蓳ansa dan Allah Wannan ai sai ya jamin abin fa蓷a ko ba haka ba? Mugun hali kuwa bai bar kuwa ba ranar nan balango nace ya siyo min ya茩i to dan Allah ina imani a nan? Taimako nefa abin ma da dukiyar tasa babu san tayaya akai ya rata ta ba, ai ba kayi magana ba ace Hassada bace ba" ta 茩are maganar tana goge hancinta gaba 蓷aya mutanan wajan Murmushi suke domin sun fahimci kawai rikicin tsofa ne murmushi mutumin yay kafin yace "In sha Allah Hajiya babba zamu kirasa" da sauri tace "kuce Ubanwa ya fa蓷a maku a'a babu ruwan ai assurru ma'al sirri koba gaskiya ba, kawai ai fa蓷a masa ko dan tsire da kaza mai zafi ce yana kawo min" jinjina kai yay yace "to shkknan yadda kikace haka za'ai" tashi tayi Bala driver yana biye da ita a haka suka nufi mota tana shiga ya jata zuwa gida. A wajan 6 na yamma motar Akeem tayi parking a parking space, P.a ne ya fito tare da bu蓷e masa 茩ofa, gently ya fito da 茩afarsa yana wani lumshe idanunsa tare da sauke ajjiyar zuciya a hankali yake motsa bakinsa yana tasbihi a ransa, ya gaji sosai domin rabin aikin a hospital yay ga program 蓷in da zai fara a M.hausa channel, a hankali ya wani ya motsa fuska yana cije bakinsa wani siririn tsaki yaja ganin kallon da P.a ke masa dariya p.a yay kafin yace "Sorry sir" banza yay masa yana shigewa cikin gidan, juyawa p.a yay zuwa gida. Lokaci daya shiga Afaf ce a Parlo da Aleema sai Akeela dake kwance saman duguwar sofa tana bacci gashinta duk ya rufe mata fuskarta, ga wani 茩aramin Teyana wide-leg trousers dake jikinta sai Applique logo detail t.shirt jikin nan nata sai glowing yake. Wani series film suke kalla mai suna My perfect husband a zee world. Da sauri Afaf tace "Wlcm Hero" harara ya watsa mata cikin sauri ta 蓷auki remote tare da kashe kallon. 茒auke kai yay ya nufi upstairs, yana shigewa Akeela ta sauke ajjiyar zuciya yana dafe 茩irji dariya Aleema tayi tace "Laa! so you're pretending kenan ai kam zan fa蓷a masa" kwa蓳e fuska tayi tana langwa蓳ar da kanta gefe alamar "No" ba tare da tace komai ba kuma. Wanka yay ya sauya kaya zuwa Racing jersey da tracksuit trousers, a hankali yake sakkowa daga steps 蓷in benen idanunsa a lumshe yunwa ya keji sosai sai baza 茩amshi yake yana tafiya kamar so, kai tsaye kitchen ya nufa domin samun mayen nasa Coffee da ice cream domin ya duba gaba 蓷aya ya shanye ice cream part 蓷insa, yana shiga ya rufe 茩ofar kitchen 蓷in tare da jingina da jikin 茩ofar ya har蓷e hannayensa a 茩irjinsa. Tana tsaye a kitchen 蓷in tana ha蓷a tea sai zabga madara take a mug ga kyawawan 茩afafuwan ta a waje 茩afarta sanye cikin wani slippers ga laft tummy 蓷inta a lafe ya 茩ara fidda shape 蓷inta, a sanyaye take komai kamar bata so tana gamawa ta 蓷auki mug 蓷in tana juyawa idanunta ya sauka a kansa tsananin tsoro da gigicewar da tayi yasa gaba 蓷aya ta saki mug 蓷in cikin rashin Sa'a gaba 蓷aya tea 蓷in yay masa ka! Nan da nan fuskarsa tai ja idanunsa ya 茩an茩ance ya wani ha蓷e fuska ta mau a hankali kuma ya fara takawa zuwa inda take tsaye.... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 Http://wa.me/+2348119237616 EPISODE9锔忊儯 Jikin Akeela na wani irin 蓳ari tayi baya tare da manne bayanta a jikin canter 蓷in kitchen 蓷in ta wani matse idanunta, la蓳蓳anta na wani irin Ka蓷awa tana taune su gaba 蓷aya ta ji茩asu da yawo, rawar da jikinta yake ya 茩aro. A hankali Akeem yake takuwa zuwa inda take fuskarsa a ha蓷e tamau babu walwala sai 茩wantaccen sajansa dake ta she茩i tsaye yay a gabanta yana 茩are mata kallo, 茩ara matsawa yay kusa da ita very close to her har tana jin yadda Numfashinsa ke fita ga mayataccen 茩amshin turarensa dake dakar mata hanci. Kamar zai matseta haka ya tsaya a gabanta kafin a hankali ya 蓷aga 茩afarsa tare da sauke ta a saman 茩afarta ya wani irin murzawa. Innalillahi wani irin azaba ta ratsa mata jiki har tana jin yadda 茩ashin yatsunta yay 茩ara baki ta bu蓷e zata kuka yay saurin sanya hannunsa tare fisgota jikinsa ya ha蓷ata da Physique chest 蓷insa ya matse ta sosai cikin wata lallausar Muryar mai amsa kowa da sanya mutum zullumi da tarin fargaba yace. "Shittt!!! Kul Kimin kuka" wani irin matse idanunta tayi wani kalan tsoran Akeem take kamar mutuwa haka take jin tsoransa komai nasa da banne look what he did to her amma yana cewa kada tayi kuka gashi still 茩ara murje yatsun 茩afarta yake. Hannunsa guda ya 蓷ura akan waist 蓷inta ya 茩ara holding jikinta a nasa very tight. 茒aya hannunsa kuma yana kan la蓳蓳ansa daya nuna mata alamar tayi shiru 蓷ib tai shiru kamar ruwa ya cinyeta amma jikinta yana wani irin vibration, ga wani masifafan 茩amshin turarensa wanda yake sanyata jin bacci zuciyarta na wani irin bugu beating fast fast har Akeem na iya jin yadda 茩irjinta ke 蓷agawa, ko da wasa ko baiyi tunanin kallon wajan ba domin babu haka a ransa.. 茦ara murje yatsun yay da sauri ta bu蓷e idanunta tare da bu蓷e baki tace "Auchhhiiii wayyooo Baffana" ta fa蓷a tana girgiza kanta tare da motsawa zata gudu daga jikinsa yadda kake tsoransa zaka 蓷auka ma'aikatan 蓷aukan rai ta gani. Hannunsa dake saman lip's 蓷insa ya zame tare da sanya hannun ya tallafo ha蓳arta zuwa wajan fuskarsa fuskar nata yay so cute a hannunsa musamman eyes lashes 蓷inta masu mugun tsayi da yawa. Cikin wata husky kamar wanda akai forcing nasa dole yay maganar yace "kee!!" Da sauri ta bu蓷e idanunta tare da sauke Kallonta a gashin 茩irjinsa dake kwance fuska ya 茩ara ha蓷ewa kamar zai fashe yace "look at into my eyes witch" girgiza kanta tayi tana 茩o茩arin sakar masa kuka cikin wata 茩aramar tsawa yace "heeey!!" Muryarta na rawa tana 茩an茩anme jikinta waje guda tace "Am sorry but I can't do this" lumshe idanunsa yay sosai yana jin wani abu mai kama da mugunta na taso masa a hankali kuma ya bu蓷e idanunsa tare da sakar mata wata gigitacciyyar tsawa ha蓷i da fa蓷in "keee" Innalillahi tsawar da tayi mata yawa ne da kuma rashin sabo da tayi da ita ha蓷i da gigicewar da tayi yasa kawai ta fa蓷a jikinsa ta wani 茩an茩amesa tana sakin maraitaccen kuka ha蓷i da fa蓷in "am sorry ha....ban sakewa Hamma Akeemmm!!" Ta jaa! Sunan nashi ta rufe fuskarta a tsakiyar 茩irjinsa gaba 蓷aya jikinta rawa yake sosai. Gaba 蓷aya ta firgita da tsawar da yay mata domin tunda take a rayuwa babu wanda ya ta蓳a yi mata something like this to wama ta sani gaba 蓷aya even friends Wannan bata dasu ita 蓷aya take rayuwarta ita kam da zama a wajan mutum irin Akeem gwamma ta koma inda ta fito. Sauke numfashi yay tare da jan wata iska zuwa cikin hancinsa, yadda Jikinta ke rawa yasa gaba 蓷aya take neman yarda su a 茩asa, ta茩i yarda ta bu蓷e idanunta balle ga kallesa sai tura fuskarta take cikin 茩irjinsa. Wani irin ta蓳e baki yay kafin yay baya ka蓷an tare da jingina da canter cikin wata kasalalliyyar murya can 茩asa yace "Uhm hold me tight kafin na 蓳allaki" jin haka yasa ta 茩ara tura hannunta in between his hammata tana 茩an茩amesa sosai kamar zata koma cikinsa, ganin yadda ta rungomesa irin rungumar nan ta neman tsira da rai rungumar da babu wanda ya ta蓳a yi masa ita sai Amani yasa ya wani shafa sumar kansa kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Duk abinda nace kice You are" da sauri ta 蓷aga masa tana 茩o茩arin zame Jikinta daga nasa yace "don't ever try" dole ta koma tare da kwantar da kanta a 茩irjinsa tana sauke numfashi a wahalarce. Gyara tsaiwarsa yay Muryar nan nashi kamar ana buda algaita yace "witch" bakinta na rawa tace "i am" tsaki yaja yana 茩ara murje yatsun 茩afarta yace "pairy, mumu jakaness, emty head" wani runtse idanunta tayi sharrrr kuma hawaye suka zubo mata muryarta na rawa tana son fashewa da kuka tace "i am" shafa lafiyayyiyan gemunsa yay yace "aljanar ruwa, Kidnapper mai cin naman mutane 拼ar yankan kai" kuka na kwance mata tace "i am" wani shu'umin Murmushi Yay Wanda ya jima bai irinsa ba kafin yace "Uhmm mai warin hammata" wani raunataccen kuka ta fashe da shi tama kasa magana hannunsa yasa ya zareta daga jikinsa harya juya sai kuma ya dawo ya 蓷auki mug ya fara ha蓷a coffee ko inda take bai 茩ara kalla ba, yanzu haka sai yay wanka domin shi da gaske warin take masa sbd rashin tsoran Allah irin na Abdul-hakeem Bukar Bello. Ya gama ha蓷a coffee ya nufi wajan 茩ofa tafiyarsa ma ka蓷ai abar kallo ce har zai fita sai kuma ya tsaya cikin wata kakkauran murya yace "ki fa蓷awa wani kiga sai na bawa karnuka sun cinye namanki" yana fa蓷in hakan ya fita. Zubewa tayi a wajan tana sakin wani sabon kukan gaba 蓷aya taji ta fara tsanar zaman gidan saboda shi. Yana fitowa idanunsa ya sauka akan Didi tana zaune saman kujera an 蓷ura 茩afa 蓷aya kan 蓷aya tana ganin ta washe baki "kaga irin albarka, kai dai kaji da蓷in ka tausayinta ka蓷ai yasa a soka baka da 茩yashi ko ka蓷an shiyasa nace babu wanda zan fa蓷awa zaka siyo min nama, ato kaf Duniyar nan wa kake dashi mai sonka da sanya maka albarka ai sani 蓷in dana zame maka dole na haifi gantalallan Ubanka" banza yay mata yana zaman kan sofa a hankali yake sipping coffee 蓷in a bakinsa, Ummi ta fito daga part 蓷in Abbu yana biye dashi da alama alwala yay idanunsa ya juya ganin babu Mami yasa ya nufi part 蓷in ta. A can cikin bedroom ya sameta zaune ta zabga tagumi idanunta yay jajir a gefenta ya zauna yana Kallonta a hankali itama ta kallesa kafin kuma kuka ya kwance mata bakinsa ya bu蓷e yace "come here" da sauri ta 茩ara jikinsa tana fashewa da kuka sosai, bai hanata ba sai da tayi mai isarta kafin yace "Mami nasan dole kiji zafi domin ke 蓷in uwa ce, duk yadda zanji ciwon abin ba kamar ke ba, amma wallahi bana baccin kirki kullum da damuwa nake kwana, ya Adnan yake? Wanne hali yake ciki? Yana raye? Baya raye? No one's know, amma dukkan abinda ya samu bawa rubutacce ne daga Rabbil izzati mai kowa da komai, ko da ba'a ce ruwa ya fa蓷a ba Tabbas zamu nemesa mu rasa, amma har yanzu jikina yana bani Adnan yana raye koma zai dawo garemu in sha Allah, so kiyi hqr kiyi accepting Wannan destiny 蓷in you're muslim a musulmi should trust 茩addara good or bad ok!" Kallonsa tayi kamar yadda yake kallonta kafin tace "Abbu ina jin babu da蓷i 茩warai rashin 蓷a ba 茩aramin abu bane, kullum ina addu'ar Ubangiji ya kare min Adnan aduk inda yake,amma idan na kalli wannan Yarinyar zuciyata zafi take inside of kai punishing 蓷inta akan dalilinta muka rasa Adnan amma ka 蓷auke ta ka sanyata cikin yaranka me kake expecting idan wani abu ya samu 蓷ayan su?" Tunda ta fara magana yake kallonta kafin yace "jinina kike son na wula茩anta Khadijertou? 茒iyar yayana Baffa zan ci zarafi, ko bayan raina nasan Baffa zai kula da komai na iyali na mene yasa kike son ni naci zarafin tasa 拼ar 茩waya 蓷aya tilo? Please bana so ki barni da masifar da take shirin kunno mini please" shiru tayi masa tana sauke ajjiyar zuciya, Mi茩ewa yay da ita kafin yasa hannu ya share mata hawayen cikin damuwa yace "Ni Ubane kuma mijine mai adalci, amma hakan ba zai sanya na茩i bin abinda zuciyata keso ke muradi ba" da rashin fahimta Mami tace "Me kake muradi Abbu" hancinta yaja yace "time zaizo Ohyyyah go and pray" "bana yi" zare ido yay yana fa蓷in "eyee ba茩in ciki ido biyu Allah ya Bukar Bello ba'a 蓷akin Mami yake ba dana shige" ya fa蓷a yana ficewa. A hankali Akeem ya mi茩e kai tsaye suka nufi Masjid suna fita Akeela ta fito da sauri idanunta duk yay jaa sosai ga lip's 蓷in nan yay wani pink yirrrrr dashi. Didi ce ta tafka satali tace "Innahu sulaimanu wa Innahu Bismillahi Meye haka kamar wata munafuka kuma jama'a na shiga uku ke zonan" kwasa Akeela tayi da gudu tana nufar part 蓷insu dan Didi ta iya bala'i da surutan tsofa. ABUJA *Aso Rock Presidential Villa* A hankali ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar ya shiga cikin wani makeken bedroom kusan dai gidan Shugaban 茩asa wasting time ne tsayawa description nasa just imagine. Tsayawa yay yana 茩are mata kallo kafin a hankali yace "Meema" shiru tayi kanta a 茩asa ta tura hannunta a tsakanin cinyoyinta sai sauke Ajjiyar zuciya take.. Wata macace zatai sa'ar Akeem shekarunta kusan 32 amma idan ka ganta zaka 蓷auka bata shige 25 ko 26 ba tana da kyau sosai fara tass da ita gashinta ya sauka sosai.. Ganin yadda tai masa shiru yasa ya girgiza kai tare da fa蓷in "ohh Rabbi ka kawo min 蓷auki" ya fa蓷a a hankali ya gyara zaman babbar rigar jikinsa babban mutum ne shekara wajan 65 to 67 fari ne kamar Balarabe wajanta ya 茩arasa yana zuwa ta 蓷aga kanta a tsoro ce domin kullum cikin firgita take kwa蓳e fuska tayi har zatai shiru sai kuma tace "Dad" gashinta ya tattare tsaf kafin ya sanya ribbon ya ha蓷e mata su yace "oyaa stand up" tashi tayi a hankali har yanzu idanunta a 茩asa yace "Your Mom told me har yanzu baki breakfast ba what exactly wrong with my darling eh?" Kwa蓳e fuska tayi kafin tace "Dad how is he?" Dafe kai yay yace "Ya rabbi Wannan mutumin ba kuwa asiri yay maki ba Meema? Mun tsinci Mutum a hospital daga zuwa zaga marasa lafiya kince dole dole a 蓷auke shi na 蓷auke sa gashi can ana kula dashi amma dole sai an fita dashi waje" kamar zatai kuka tace "Dad why?" Shafa kanta yay yace "come with me" Kallon Mahaifin nata tayi PRESIDENT AHMED ADIL kenan. Kama hannunta yay kai tsaye ratsawa yay ta ha蓷a蓷蓷an parlon yarinyar tasa kafin ya nufi wani corridor a nan zaka samu main Parlo iya kar ha蓷uwa ya ha蓷u wata mata ce zaune tana kallon Aljazeera zatai shekara 54 tana sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar shadda ko'ina na jikinta she茩i yake ga wasu gold a hannunta murmushi tayi tace. "Ok dake kaine ta kulaka ko yayi" Murmushi Dad yay mata kafin yace "Meema kullum jin kanta take wata 拼ar baby look da aure tayi da wajan yara biyu uku har hu蓷u gareta" dariya Mom tayi tace "aifa" hannunta yaja yace "bari na karata wajan mutumin 蓷an yanzu bazan 茩ara barinta fita ba" "Adawo Lfy Ur Excellency" fita yay kafin ya shiga Elevator kai tsaye kuma da shiga ya dannawa lift 蓷in 1floor, tana kusa dashi sai Ajjiyar zuciya take saukewa a haka suka sauka jama'a kuzo kuga haukan securities sai ku 蓷auka ya茩in duniya ake, da sauri aka bu蓷e masu 茩ofar wata lafiyayyiyar mota, kai tsaye wani Aso Rock Clinic Gulps suka nufa motar guards na biye dasu. Sun 蓷an jima suna tafiya a cikin gidan kafin su 茩arasa gaba 蓷aya guards 蓷in sukai masu rumfa Meema dai sai 蓳oyewa take domin tsoran mutane take sosai. A haka suka isa wani Dr ya tar蓳esu bayan President Ahmad Adil ya zauna ya dubi Dr yace "Yaya jikin nasa?" Ajjiyar zuciya Dr yay kafin yace "To da sau茩i amma he's in critical condition sosai" gaban Meema ne ya fa蓷i da sauri ta ri茩e Dad kafin Dr ya 蓷ura da fa蓷in "He lost his memory and fuskarsa ma ta lalace baki 蓷aya..... _Ki guji ha茩茩in wani domin bala'i ne wallahi sosai fa, idan kina son this book ki siya akan 500 ko nrml grp 300 nidai bazan yafewa dukkan wanda zai karanta bai biya ba haka kukai min akan ABU MALEEK_ *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 Http://wa.me/+2348119237616 EPISODE 1鈨�0鈨� Kuka Meema ta sanya wanda ya 茩ara tayar da hankalin President Ahmad Adil,cikin damuwa yace "he looses his memory? I understand,but problem 蓷in fuskar fa? How long zai kasance cikin rashin sanin wane ne shi?" Kafin Dr yay magana Meema tace "i don't understand Dad,loosing memory kamar ya?" Cikin nutsuwa Dr 蓷in ya kalleta kafin yace "everyone forgets things atimes,how often have you misplaced your car keys or forgotten the name of a person you just met,some degree of memory problems as well as a modest decline in other thinking skills,is a fairly common part of ageing,there's a difference,however between nrml changes in memory and memory loss associated with alzheimer's disease and related disorders,and some memory problems are result of treatable condition Madam Meema Ahmed Adil" shiru tayi idanunta yay rau rau zai kawo ruwa kafin a hankali tace "kenan bazai iya tuna waye shi ba? Balle ya tuna abinda ya faru dashi,more explanation please" farin glass 蓷insa ya 蓷auka tare da sanyawa cikin nutsuwa yace da Meema "he looses his memory,he can't remember anything about his life,and normal age-related kin gane ba? Memory loose doesn't prevent you from living a full productive life for example,you might occasionally forget a person's name,but recall it later in the day,amma tunawa lokaci guda it's difficult,you might misplace your glasses sometimes,or maybe you need to make lists more often than in the past to remember appointment or tasks. These changes in memory are generally manageable and don't disrupt your ability to work,live independently or maintain a social life" Dr ya 茩are maganar yana sauke numfashi baya jin hausa ko ka蓷an hakan yasa dukkan wani bayani da zai yi dole sai dai yay da yaran nasara Ingilishi kenan. Kasa magana Meema tayi bata san mene yasa ba amma wani mugun jin tausayin mutumin take kafin a hankali tace "alright yanzu dole sai the same abinda ya faru da shi ya sake faruwa zai iya tuna waye shi?" Ta fa蓷a abinda Dr 蓷in ya fa蓷a,jinjina kai yay kafin yace "sure" mi茩ewa President Ahmad Adil yay yana kama hannun Meema kafin yace "Dr ka shirya komai na tafiyar cikin week 蓷in nan za'a fita dashi" ya fa蓷a yana jan Meema zuwa waje,kallonsa tayi tana kwa蓳e fuska kafin tace "Dad" ba tare da ya kalleta ba yace "what again Meema?" Idanunta na kawo ruwa tace "Dad i want see him please! Please Dad" tsayawa yay yana kallonta kafin yace "Look Meema wannan ba age 蓷in soyayya dashi bane,infact kin girme masa respect yourself ok?" 茦asa tayi da idanunta tana jin ranta babu da蓷i kafin tace "Dad ni fa ba?" Tsareta yay da idanu kafin yace "kefa mene? Uhm gayan naji" girgiza masa kai tayi kafin tace "nothing" kama hannunta yay tare da shiga cikin mota securities suka rufa masu baya. Can cikin gidansa suka nufa bayan sun 茩arasa Meema ta fito da sauri ba tare data tsaya Dad 蓷inta ba,murmushi kawai Dad yay domin hakan da tayi yasan fushi tayi. A bakin shiga lift ya sameta tana ganinsa tai saurin shigewa tana danna 3rd floor,rabuwa yay da ita ya nufi wata daban yana shiga ya danna shima,a parlor ya sameta tana ma茩ale jikin Mom tana surutai wanda ita ka蓷ai ta san mene take cewa,kallon juna sukai shi da matarsa kafin Mom tace "yanzu kuka fita lafiya amma ji har abin ya motsa" cike da so da 茩aunar 拼ar tashi ya kalli Meema wacce zufa ke yanko mata sai surutu take ita 蓷aya murmushi yay kafin ya 茩arasa tare da kama hannunta yace "Allah sarki Mamana,Ubangiji yana sane dake kinji nothing will happened to you again,ina nan kinji i'm always be by your side kinji" ya fa蓷a yana yin gaba da ita tare da nufar side 蓷inta,suna zuwa ya zaunar da ita bakin bed kafin ya fara bin bedroom 蓷in da kallo,a hankali ya 蓷auki wayarta tare da kunnawa yace "ke 拼ar gidan shugaba ce,President's daughter,ya kike son maida kanki middle class ne eh? U have to be classes lady irin manyan matan nan,ni da na keso ki fara fita kina rage min wasu manyan ayyukan tunda kinga ba ni da wanda zai taimake ni ba ni da wani babban 蓷a,soon zaki fara fita zuwa wasu Company,wai ke nan sunan babbar likita,a haka zaki zama babbar ba茩uwa a wajan taron sickler day 蓷in,haaaa! Ta蓳 su Meema 拼an 茩asa na gari a nan tare dasu I.d card voters card anya kin ta蓳a voted na Dad 蓷inki ma?" Murmushi tayi masa tana 茩wace jakarta bai kulata ba,a hankali ya zauna a gefe ganin wayar nata empty ba komai gata sabuwa dal iphone 13pro max,transfer kati yay mata na 50k kana ya sai mata data cikin sauri ya shiga play store tare dayi mata download na I.G whatsapp,twitter sai wattpad da okoda books tare da games da app na qur'an da azkar,bu蓷e mata komai yay da wani special name Meema_ President's daughter,wayarsa ya 蓷auka tare da yi mata sending na picture 蓷inta,蓷ora mata shi yay saman profile kana ya bata yana fa蓷in "yanzu kika fito Mamana,oyah tashi ki fara duba wayanki gashi nan ki yi abinda kike so na tura maki 500k a acct naki" dariya ta masa tace "thank you Dad i love you" Murmushi yay mata yana mi茩ewa yace "love you too Meema,kinfa girma good 32 to 33 yrs amma abu ya saki gaba kamar ya茩i please ki yita addu'a,ki samu kiyi aure kamar ko wacce mace i don't know what wrong with your mother bata damu ba sam,ina cikin mutane hankalina na kanki ki taya ni kula da kanki,ahha! Ba na son facebook domin zaki iya gani ana zagin Dad 蓷inki ranki ya 蓳aci,ina yin abinda naga zan iya,amma kin san halin mulki,mai makon jama'a su tayamu da addu'a sai su bimu da zagi,bayan bama da laifi domin na saman su ke take komai,ki kula da kanki akwai guards naki guda ashirin duk inda zaki,make sure tare kuke,ok?" Jin shiru yasa ya juya,ashe tuni bacci ya 蓷auke ta shi ka蓷ai yake abinsa,girgiza kai yay tare da 茩arasawa wajanta ya gyara mata kwanciya,a hankali ya shafa kanta tare da sumbatar goshinta,fita yay yana rufe mata 茩ofar bedroom 蓷in. Washe gari Dad da wuri ya fita zuwa wajan meeting wanda zai zauna da 拼an majalisu na dokoki wato _(National assembly)_ na 茩asa baki 蓷aya,akan lafiya musamman ciwon sikila wanda ya zama kamar Annoba. A hankali Meema ta fito sanye da silhouette da VGOLD palazzo trousers wanda yake da fa蓷i sosai daga 茩asa kamar skirt daga waist 蓷inta kuma ya 蓷ame ta irin sosai 蓷in nan ba zaka ta蓳a cewa tayi shekaru har 33 ba,tayi rolling kanta da wani ha蓷a蓷蓷an vail,a hankali take tafiya kamar wata 蓳arauniya tazo dai-dai parlor taji ance "mrng mai satar hanya" ajiyar zuciya ta sauke tare da fa蓷in "Mom" sai kuma ta juya tana murmushi,zama tayi tace "mrng Mom?" "Mrng how are you? Ina zaki haka ko breakfast baki ba?" Shiru tayi sai kuma tace "kamar nayi ko? A'a banyi ba,kai na yi" girgiza kai Mom tayi tana ajiye system 蓷in gabanta,wato al'amarin Meema kullum 蓳aci yake kamar da sau茩i sai kuma ta 茩ara komawa ruwa "bama ki tabbar kinyi ba kenan ko,eh?" Ta蓳e baki tayi domin Mom fa蓷a gareta yanzu zata hargitsa ta,mi茩ewa tayi ta fice daga cikin gidan baki 蓷aya. A can waje kuwa wata mota ta shiga cikin sauri guards suka nufota,da sauri ta 蓷aga masu hannu driver yaja da gudu tana fa蓷in "aso rock clinic gulps za kai dropping nawa" ta fa蓷i hakan tana bu蓷e network 蓷in wayarta,kai tsaye wattpad ta shiga ta fara dube dube domin tun sanda Dad yay mata settings 蓷in komai bata ta蓳a wayar ba sai yanzu,har ta shige wani book sai kuma ta dawo baya taga ansa _Our secret_ (Sirrin mu) shiga tayi tana zaune ta karanta Episode 1 to 5 lokacin da tazo wajan da Airah ta kewa Sheikh kiss kanta yay wani mahaukacin sarawa a firgice kuma tai wani irin.... Sannu sannu za muje sai wata rana ba zamu dawo ba馃拑馃徎馃拑馃徎ashe haka ake son book 蓷in nan? Na kusa kammala free pages bana son zuwa wajan da蓷in walle馃ゲ馃敟馃槀 a nuna min soyayya ku siya. Allahamdulillah dai group 2 ya kusa cika na Vip馃し馃従鈥嶁檧锔� *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 http://wa.me/+2348119237616 Special thanks to *_Hawwa'u My Real Smasher_* EPISODE1锔忊儯1锔忊儯-1锔忊儯2锔忊儯 Dafe kanta Jikinta ya shiga mahaukacin rawa jijiyoyin kanta suka mimmi茩ewa, wasu abubuwa suka fara gilmawa ta cikin idanunta a hankali kuma take lumshe idanunta cikin nutsuwa bakinta yake motsawa a hankali take furta _鈥淵a hayyu ya 茩ayyumu鈥漘 shine kawai abinda yake fa蓷a drivern ne ya 蓷an tsaya da gudun da yake tare da juyawa ya kalli Meema cikin girmamawa da bata matsayinta yace "Madam is everything okay?" Jinjina masa kai kawai tayi a hankali tai baya tana kwanciya a jikin kujerar motar da sauri kuma ta 蓷auki wayar ta tura ta cikin hand bag 蓷inta. Ganin sauyin yanayinta yasa Driven ya fara da ita a hankali har suka isa clinic 蓷in fitowa yay da gansa sosai mamaki ya kamasa ganin bacci take hankalinta kwance babu abinda ya dame ta, ya da蓷e tsaye a kanta yama rasa mene zai mata, a hankali ya fara buga kujerar da take kai yana fa蓷in "Madam! Madam!" Idanunta ta bu蓷e tana ya motsa fuskarta ba tare data kallesa ba ta fito daga cikin motar kai tsaye cikin ha蓷a蓷蓷an Clinic 蓷in Wanda Manyan likitoci suke ciki tana shiga Dr dake kula da mutumin ya fito Murmushi Yay mata yace "wlcm Madam Meema Ahmed Adil" Murmushi tayi masa wanda ya sanya yay 茩asa da kansa domin kwarjini gareta sosai ga shirme da manta abubuwa gaba 蓷aya kanta bashi da saiti "how can i help you?" Taji Dr 蓷in ya fa蓷a cikin 茩asa da murya tace "please ina son nai magana dakai prvtly firstly kuma ina son ganin sa please kaji?" Jinjina mata kai yay kafin yace "follow me" bayansa tabi tana sakin murmushi a cikin wani ha蓷a蓷蓷an room mai masifar kyau ba zaka ta蓳a cewa mara lafiya bane a ciki waje ya bata ta shige ciki idanunta na kansa, yana kwance flat gaba 蓷aya an sanya masa wasu na'ura a jikinsa fuskar nan nashi manne da bandeji kansa ma haka, ba茩i ne his Elegant black skin 蓷in nan nashi sai 茩yalli yake, babu abu mai haske a Jikinsa irin foot 蓷in sa da tafin hannunsa a hankali kuma Numfashinsa ke sauka, he's dark-skinned yet handsome zai iya shekaru 29 to 30 kujera taja ta zauna kusa dashi a hankali ta kama hannunsa idanunta na kawo ruwa cikin 茩asa da Murya tace "you're my brother as frm today, I'll take good care of you kaji babu abinda zai sameka, i love You irin so na 拼an uwa in sha Allah zaka tashi you'll be fine ji nake kamar na sanka tun can baya" Shiru tayi kafin ta 茩ara ri茩e hannunsa tace "Nima zaka zaka kula dani ko? I'm scared ina jin tsoran mutane, kaga nan nima wai babba ce fa kullum Dad sai yace na zama babba classes lady zaka kuya min komai ai ko? Zaka dinga zuwa mall mall dani da park za muna hira ko?" Ta fa蓷a hawaye na sakko mata, mamaki ne ya kama Dr domin yaji ana fa蓷in Meema bata da wani cikakken hankali shiyasa mahaifin nata baya fita da ita amma the she's talking yanzu zaka 蓷auka mai cikakken hankali ce Allah Al-hakkamu kenan. Murmushi ta saki jin ya ri茩e hannunta dake cikin nasa, juyawa tayi ta kalli Dr hawaye da dariya na kwance mata tace "You see ba? I'm lucky wallahi he loves me I'm so happy" ta fa蓷a kuka na 茩wance mata kamar wacce ta tuna wani abu kuma ta mi茩e tsaye tana kallon Dr kafin tace "let's go" fita yay tana biye dashi a baya har office 蓷insa zama yay kana ta zauna tana fa蓷in "i need your help Dr but kada Dad yaji please" jinjina mata yay kafin yace "what the you want?" Shiru tayi tana tunani sai kuma tace "Ina son a sawa wannan mara lafiyar fuskar wani" idanunsa ya ware yace "fuskar wa kikeso asa masa to?" Ya fa蓷a cikin harshen turanci "bani da photon sa amma dai ina da photon a idanuna da zuciyata" Wayarsa ya 蓷auka yace "ok bari na kira arteries muga" tana zaune yay waya not too long wani mutum ya shigo 蓷auke da kayan drawing ajjiye komai yay a hankali Meema take masa bayanin komai tana fa蓷a yana zanawa Murmushi tayi tana jin wani mugun da蓷i na ratsa Zuciyarta ta sauri Dr ya mi茩e tsaye idanunsa akan zanan cikin 蓷aga murya yace "wannan ai photon tsuhun 蓷an majalisa ne (Members federal house of Representatives) Hon Bukar Bello.. A hankali yake sakkowa daga strains 蓷in benen yana sanye da wata 蓷anyar shadda fara dal da ita 蓷inkin babbar riga da jamper, ya 蓷ura wata half jaddara a saman sumar kansa wacce tayi kwance lubb da ita, 茩afarsa sanye cikin wani Black half shoe na Gucci mai tsananin kyau. Yana tafe yana ma茩ala Rolex 蓷insa na A.lange & S貌hne yay wani irin mahaukacin kyau idan kaga Akeem zaka 蓷auka wani Balarabe ne fuskarsa tai wani fresh ga wata haiba da zallar nutsuwa fuskar nan babu yabo babu fallasa as usual yana tafe yana lumshe idanunsa tare da motsa bakinsa. Abbu dake downstairs yace "Akeem yau dai ka makara kamar ka manta yau Friday" caraf Didi ta amshe zan can tana fa蓷in "yoooo Allah na tuba zuciya ce babu alkairi, mugun abu yay masa yawa fa蓷a yake nema dani saboda an fa蓷a masa ni sallamammiya ce irinsa to ba'a gantale nake ba, wallahi Bukari ina fa蓷a maka kaji tsoran ka nemawa 蓷an ka magani gani kuke ina wasa amma billahi wannan yaron ba lafiya ce dashi ba" Murmushi Abbu yay yace "Didi kunfi kusa da mijin naki fa" wani zaro ido tayi tace "wa 蓷in? To wallahi li'ilafi 茩urash banda a ido aka haifi Audil wallahi da cewa zanyi ba jinin ka bane, saboda tsabar maita ka kalli yadda yake jajir dashi kamar wannan yaron na yama sunan Film 蓷in..." Ta fa蓷a tana kallon Afaf wacce ta fito daga part 蓷insu da sauri Afaf tace "Shuria khana, na Film 蓷in maheyk" tafa hannu Didi tayi tace "Yawwa Shimam irin albarka shifa kai Muhammadur Rasulullah s.a.w wlh mugun halinsu 蓷aya" A hankali Akeem ya gama sakkowa tsittt wajan ya 蓷auka sai muryar Didi ta fara fa蓷in "Astagafirullah satali saboda Annabi albarkacin juma'a" Murmushi kawai Abbu yay a hankali yay gaba Akeem ya fara masa baya kamar wasu abokai kai tsaye mota suka nufa gaba 蓷aya kuma back seat suka shiga driver yaja sun 蓷an fara tafiya Abbu ya kalli Akeem yace "Ina son sanya Akeela makaranta what's your opinion?" Ta蓳e baki yay ba tare da yace komai ba ganin hakan yasa Abbu fa蓷in "Abdul-hakeem" marai-raice fuska yay kamar zai kuka yace "for God sake Abbu mene nawa ni" da mamaki Abbu yace "Akeem! what wrong with you? 瞥ar uwar taka jikinka itace Meye ruwanka cikin lamuranta Are You at of your sense?" Ha蓷e fuska Akeem yay ba tare da yace komai ba a yanzu haushin yadda Abbu yake son fifita shi da village gal 蓷in nan ya keji cikin damuwa Abbu yace "ashe zaka iya wula茩anta jinin 蓷an uwana jinin Baffanka har haka Abdul-hakeem? Akeela is your sister kamar Aleema da Afaf mene yasa kake haka ne?" 苼ata rai yay yana sauke numfashi kafin yace "Abbu ni kawai i hate her ne" wani sassanyan numfashi Abbu ya sauke yana mai jin da蓷in hakan a ransa shi ka蓷ai yasan mene zuciyarsa ke fa蓷a masa a haka suka 茩arasa babban masallacin juma'a dake nan nasarawa gra. A can gida kuwa su Akeem na fita Akeela ta fito a sanyaye kamar wata munafuka tana sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar open abaya blue black ta 蓷ura wata hula mai gashi a kanta, cikin nutsuwa ta 茩arasa shigowa ciki ganinta yasa Ummi fa蓷in "Daughter kin fito?" 茦asa tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta Mi茩ewa Mami tayi tare da barin main Parlo 蓷in gaba 蓷aya ta蓳e baki Didi tayi tace "to ita dai rayuwar guda nawa take? Ban dai gantalewa da son zuciya irin na mutum, idan ka ri茩e 蓷an wani baka san wazai kula da naka ba fisabilillahi mugun abu 茩arara" Murmushi Ummi tayi tace "have a sit daughter" Afaf ce ta kama hannunta tana fa蓷in "Ummi wallahi tsoran Hamma Akeem take kamar ranta" ta蓳e baki Aleema tayi tace "ba dole ba, mutum sai fa蓷a da miskilanci wallahi gabana har fa蓷uwa yake idan na jisa kai wallahi munyi missed Hamma Adnan Allah ya dube mu" Ummi dake Mi茩ewa domin ha蓷a lunch tace "Za kuyi bayani bari yazo" da sauri Didi tace "Tsila (Akeela) ke dai babu ruwanki da shiga tsabgar wannan mutumin kada kuma ki biyewa su Shimam wallahi shawara nake baki bani da mugun abu ko ka蓷an" ita dai Akeela da idanu kawai take kallonsu kafin tai magana taji 茩amshin turarensa da kuma zazza茩ar muryarsa yay sallama cikin parlon Abbu na bayansa da sauri ta kulle idanunta 茩irjinta na wani irin bugawa, babu wanda ya kalla cikin parlon part 蓷in Mami ya nufa tana zaune a Parlon ta watching TV Akeem yay sallama Murmushi tayi tace "wlcm Hero" shigowa yay tare da zama saman sofa yana 蓷an lumshe idanunsa kafin a hankali yace " Ma'ul khair Mami" Murmushi tayi tace "yawwa yaya aiki?" Yana lumshe idanunsa yace "Allahamdulillah Mami" kafin Mami tayi magana Amani ta shigo tare da fa蓷awa jikinsa tana fa蓷in "Abbie na" satar kallon Mami yay yaga basu take kallo ba da sauri ya rungume Amani yana bata peak a goshinta yace "little na" dariya tayi tace "Abbie na kayi kyau kamar new Aunty" ware idanunsa yay irin bai gane ba 蓷in nan tace "Abbie Anuty Akeela tana da kyau" ha蓷e fuska yay yace "賱丕兀乇賷丿丕賱卮賵卮乇丞" (ban son surutu). Shiru tayi masa domin tasan halin Abbien nata mi茩ewa yay Mami tace "Uba da 拼ar duk babu kunya ka daure dai kayi wani Auran a samu more children's" shafa fuskarsa yay tare da 蓷aukan Amani ya fita, ita ka蓷ai ce a parlon duk sun tafi taya Ummi shirya Lunch can nesa da ita ya zauna domin yunwa ya keji shiyasa ba zai iya komawa part 蓷insa ba, bu蓷e ido tayi a hankali tare da sauke ganinta a kan 茩wantaccen sajansa wanda yay mata masifar kyau bata ta蓳a ganinsa da manyan kaya ba kenan sai Friday Friday yake sawa? Ta tambaya a ranta, wani irin sahihin kyau yay kamar Balarabe Amani dake jikinsa ta zame tace "Abbie ka ganta tana da dimples irin nawa da naka Allah" Murya can 茩asa dai-dai kunan Amani yace 貙兀賳鬲" 廿噩賱爻 賲毓鬲夭賱丕" Wato _Ke! Zauna dai-dai_ jin abinda yace tayi shiru tare da komawa ta zauna tana jan gemunsa. Fitowa Abbu daga part 蓷insa idanunsa akan Akeela ganin Akeem zaune a parlo abinda bai ta蓳a ba kenan yasa kawai ya nufi dinning room gently Akeem ya mi茩e da sauri Amani ta zame hannunta ta nufi wajan Akeela ogan kuwa tunda ya zauna bai kalleta ba, tana jin Ummi na kiranta kasa tashi tayi domin jinta take wani uncontactable a cikin su. Bayan sun kammala yin lunch 蓷in Akeem ya haura sama Abbu kamar yay ihu ya keji domin tun safe bai samu damar yin magana da Akeela ba bare yaga 拼ar shagwa蓳ar data saba yi masa. Da daddare bayan sallar Issh膩 duk suna zaune a parlo iya yaran Aleema, Afaf da kuma Akeela Amani tuni tayi bacci ya jima da shigowa amma gaba 蓷aya basu san ya shigo ba hankalinsu na kan film 蓷in This is fate da ake na karan da firita, gyaran murya yay yana zuba hannayensa a cikin hannun jallabiyar jikinsa da sauri gaba 蓷aya suka juya tare da kallonsa a kusan tare da Afaf da Aleema suka shiga fa蓷in "lailatan Sa ida" wato barka da dare ha蓷e fuska Akeem yay cikin wata tsawa yace "duk Shegiyar dana 茩ara gani da Wannan kayan uhm" ya fa蓷a yana duban 茩ananun kayan dake jikinsu bakin Aleema na rawa tace "Ayyah Hero banmu 茩ara sawa" wata tsawa ya daka mata yace "ku 蓳ace min da gani" Akeela tafi kuwa firgita jikinta na wani irin 蓳ari ta mi茩e zata gudu da wani irin sauri yasa hannunsa ya ri茩e wist 蓷inta tare da wani irin juyo da ita ya ha蓷ata da..... 馃槀 nifa na rasa gane kan bawan Allan nan Akeem what de you nufinka eh? Remain 1 page free pages ya 茩are 馃し馃従鈥嶁檧锔�. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:53 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 _Will Akeem ever fall for Akeela? The way she has fallen for him??_ http://wa.me/+2348119237616 EPISODE1锔忊儯3锔忊儯 Jikin bango da sauri kuma ya saketa jin foot steps alamar wani zaizo, kama hannunta yayi ba tare daya kalli fuskarta ba ya fara janta zuwa upstairs Akeela tsoran da yay mata yawa ne yasa ko magana ta kasa, Jikinta ya 蓷auki 蓳ari sanin bata da wani mataimakin sai Allah yasa tabi bayansa babu gardama amma tuni hawaye ya fara bin kyakykyawar fuskarta, Da wani irin 茩arfi cike da Zallar mugunta yake janta zuwa samansa, suna isa bakin 茩ofa ya sanya fararan hannunsa masu 蓷auke da wasu kwantaccen gashin dogwaye luff dasu, cikin nutsuwa ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar tare da turawa tsayawa yay bakin 茩ofar still bakinsa na motsawa alamar tasbihi yake, idanunsa ya bu蓷e sosai tare da saukewa a saman la蓳蓳anta wanda suke jajirrr dasu sunyi pink yirrrr dasu, da sauri kuma ya 蓷auke idanunsa yana ta蓳e fuskarsa shiga cikin parlon nasa yayi, Akeela kanta a 茩asa ta ri茩e bakin buhhh 蓷inta wacce ta tsaya mata iya cinyoyinta gaba 蓷aya fararan dogayen 茩afafu wanta ana ganinsu, wani ajjiyar zuciya ta sauke tana 茩ara 茩am茩ame Jikinta bakinta na rawa sosai, ba tare da tunanin komai ba taji ya sanya hannunsa tare da fisgarta zuwa cikin parlon nasa, maida 茩ofar yay ya rufe binta yay da kallo from head to toe kafin a hankali ya shige zuwa ciki, Kai tsaye wajan fridge 蓷insa ya nufa a hankali ya dur茩usa tare da sanya hannunsa ya bu蓷e fridge 蓷in power horse ya 蓷auka tare da ice cream da cake wanda cinsu ya zame masa kamar masifa. Saman doguwar kujera yaje ya zauna tare da zube kayan hannunsa a kan center table, cikin nutsuwa ya sanya hannunsa ya zame jallabiyar jikinsa nan da nan mur蓷a蓷蓷an jikinsa ya bayyana, ko ina na jikinsa a mur蓷e yake Musamman Physique chest 蓷insa ga wasu manyan nonuwa da yake dasu nipples 蓷in nan sunyi yirrr dasu, tsakiyar 茩irjinsa duk gashi ne wanda sukai masa kyau mati茩a. Cake 蓷in ya 蓳are a hankali yay Bismillahi tare da bu蓷e bakinsa ya sanya, za茩i da kuma da蓷in cake 蓷in ya haddasa masa lumshewar idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya, baya yay tare da jingina da jikin sofar gently kuma ya mi茩a hannunsa ya 蓷auki remote ya kunna channel 蓷in N.c.c ya fara kallon Labarai gyara zama yay sosai ganin an nuna zaman majalisa wanda ake a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya da ke birnin New York a 茩asar Amurka KENA BETANCUR POOL/AFP. Idanunsa ya bu蓷e sosai ya zubawa zauran idanu wanda ake taron cikinsa wato United Nations. Shugaban zauran Akeem ya kalla mai suna Abdul-茩hadir Azeem (Chief of Staff) fuskar mutumin babu walwala kana kallonsa kasan ba kirki zai ba, a hankali kuma aka nuno shugaban lafiya wanda yake fa蓷in. "June 19th was officially designated as World Sickle Cell Awareness Day,The international awareness day is observed annually with the goal to increase public knowledge and an understanding of sickle cell disease, and the challenges experienced by patients and their families and caregivers, kowa ya san cewa wannan rana a ita ake Wannan taron kuma ake tattaunawa da masu ciwon skila tare da family nasu, while mun ware manyan likitoci guda mace 蓷aya namiji 蓷aya wanda za suyi muhimman bayani akan wannan ciwo na sikila, mutum na farko shine Dr Abdul-hakeem Bukar Bello, sai kuma Dr Meema Ahmed Adil President's daughter, wanda za'ai taron ne a babban asibitin dake Nigeria a garin Kano wata Asibitin Murtala Muhammad, Wannan zaure na United Nations ya ware adadin ku蓷a蓷en kimanin 100.25m domin taimakawa masu wannan ciwon" shiru yay saboda tafin da aka 蓷auka. A hankali Akeela ta bu蓷e idanunta tare da sauke idanunta akan cineme ta kalli mutumin dake bayani, she's was shock da taji labarin domin kaf Duniyar nan ta 蓷auka cewa ita 蓷aya kawai take da wannan wahalalliyar ciwon. Samun kanta tayi da son jin ragowar zan can, ana August gashi ance june kenan da sauran lokaci sai wata shekarar ma, cos already time ya shige. A hankali Akeem ya 蓷auki ice cream 蓷in ya fara sha, a ransa yana ta tunanin Wacece Dr Meema ganin irin wannan sabgar bai damesa ba yasa kawai ya cire tunanin hakan a ransa. Shi ya riga daya mance da itama gaba 蓷aya a 蓷akin, hakan yasa yaci gaba dayin abinda ya shafe sa, a lokacin kuma tunanin 茩auyen ne a ransu ya 蓷auki niyyar a wannan weekend 蓷in zai je yaga Meke going. A can downstairs kuwa Abbu ne kwance a bedroom 蓷insa Mami na gefensa tayi shiru tunani fal a ranta, abu biyu ne ya shige mata ga rashin Adnan ga kuma matsalar mijinta, a koda yaushe suka zo kwanciya 5mins yay masa yawa wajan kawowa, tana da ishasshiyyar lafiya a lokacin da shi burinsa ya cika ya samu gamsuwa a lokacin ne ita kuma masifar sha'awar ta zata motsa, ta rasa da waye zatai sharing damuwar ta, ita ka蓷ai take fuskantar Wannan problems 蓷in na rashin gamsuwa ko hadda sauran mata kamar ta. Kuka ta fashe da shi da sauri Abbu ya bu蓷e idanunsa tare da mi茩ewa yace "Mami" bata kallesa ba kuma batai shiru ba ganin hakan yasa yace "please dan Allah stop cry Meke damun ki? What happened to you Khadijertou?" Cikin kuka tace "what should i do? Eh? Jina nake kamar zan mutu You older than me, bu茩atarka na biya shikenan, You doesn't care about me ya nake I'm ok ko mene, na samu nutsuwa ko yaya? Kullum cikin ciwo nake me kake so nayi eh?" Kallonta yay yama kasa Magana daman yasan wannan zan can ne baki ya bu蓷e zai magana tace "look! Abbu baka sona is Okey, amma kana son nabi maza ne? Abinda banyi da 茩uruciya ta ba sai yanzu, idan problem 蓷in daga nine I'm ready to accept it kuma na gyara na nemi magani, amma zama haka ba zai yiwu ba, I'm so horny bana iya bacci wallahi billahi ni da ace ka ra蓳eni gwamma na zauna hakan nayi managing kai na hakan nan, amma ace 2mint da kwanciya mutum ya samu gamsuwa ni kuma ko ohhho! wacce kalar azalce haka ta hauni" kuka ta fashe dashi sosai tana ri茩e cikinta dake matsananci ciwo zuwa Mararta. Kasa magana yay sai mi茩ewa yay kawai tare kama hannunta ya jawota tare da bata side hug. Akeelah Hawaye ne ya sakko daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta cikin tausayin kanta ta 茩ara ware idanunta akan t.v tana jin bayanin da ake, a hankali shugaban lafiyar yace "zamu sakko da wannan taron wanda zamu gabatar soon, saboda yawan mace mace da kuma tarin masu sikila da muke dasu yasa dole a gabatar cikin wata mai kamawa in sha Allah period zamu sanar da mouth, day, time" Jiki a sanyaye ta mi茩e a hankali kuma ta zare hular kanta tare da wani irin baza gashin kanta ya sakko har waist 蓷inta ta zama kamar wata 拼ar India she look like Maheyk. Jikinta yana wani irin Ka蓷awa ta 茩an茩ame Jikinta waje guda walking slowly ta nufi inda Akeem yake zaune ya shagala da shan ice cream 蓷insa yana danna system 蓷insa hankali kwance ba zato ba tsammani yaji Akeela tayi wani irin.. Dan Allah dan Annabi, dan darajar iyayenki da kimar da suke dashi a wajanki kiji tsoran Allah idan kin siyi littafi na kada ki fitar, ku蓷in karantawa kika biya bana mallaka ba, idan taimako kike sonyi zaki iya biya ba ya zama mallakin ki a sakarwa kowa as free ki samu lada馃槏馃憦馃徎 ha茩茩in mutum masifa ne sosai wallahi. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:54 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* FITATTU HU茒U馃敟 http://wa.me/+2348119237616 EPISODE1锔忊儯4锔忊儯-1锔忊儯5锔忊儯 Fa蓷awa jikinsa tare da sakin wata gigitacciyyar 茩ara wacce ta sanya Akeem saurin ware narkakkun idanunsa tare da sauke ganinsa a kanta, wani irin mur蓷ewa jikinta yake tamkar ba mutum ba, ga wani rawa ha蓷i da kyarma da 蓳ari da naman jikinta ya shigayi kana ganin Akeela kasan she's not on her right sense, irin something is fishy 蓷in nan. Gajiyayyun idanunsa kawai ya sauke akanta yayinda zuciyarsa ta shiga wani irin masifafan harbawa fuskarsa babu walwala ko ka蓷an, ba茩in ciki da haushin yadda ta fa蓷a masa jiki yafi masa komai ciwo, cikin 蓳acin rai bai ba duba condition 蓷in da take ciki ba ya wani irin Mi茩ewa tsaye da sauri tare da sanya hannunsa ya fisgota ha蓷i da mannata jikin bangon parlon nasa, idanunsa na wani irin ruwan zallar bala'i ya mannata da jikin bangon tare da sanya hannunsa a wuyanta ya sha茩eta yadda Jikinta ke rawa haka nasa ke rawa, yama kasa magana saboda tsananin 蓳acin rai, cikin tsananin 蓳acin rai ya bu蓷e bakinsa cikin wata kakkausar murya yace "you're mad jakaness, jikina sa'anki? Eh? I'll killed you village gal" ya fa蓷a jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a idanunsa yay Wani mahaukacin jaaa gaba 蓷aya ya fita a hayyacinsa ba zaka 蓷auka mai hankali bane saboda yadda yake huci kamar kumurcin Maciji. Cikin wata iriyar Murya mai tsanani taushi da kuma amsa kowa Akeela ta bu蓷e bakinta tare da fa蓷in "mune zaka kashe ko ita? Duk abinda zakai a yanzu mu zakaiwa domin ita 蓷in bata da wani laifi mune ne muka ziyarce ka" wani irin kallo yay mata har zuwa lokacin idanunta a lumshe suke suna zubar da 茩walla, girgiza kai yay yana wani irin taune bakinsa cikin ransa yake fa蓷in "za'a rina gayyar aljanu kawai" 蓷ago idanunta yay wanda sukai wani irin bala'in jaaa kafin a hankali Murya babu wasa yace "open your eyes" girgiza masa kai tayi zaka 蓷auka tasan abinda ta keyi kafin tace "i can't" cije baki yay yana wani 茩ara sha茩e mata wuya cikin 蓷aga murya yace "Open your eyes" da sauri itama ta sake girgiza masa kai tace "ban mu iyawa" kafin Akeem yay magana Didi wacce ta shigo tayi saurin fa蓷in "tsinannu gantalallu, to ubanwa kuka ajjiyewa a Jikinta? Wallahi Ii''ilafi 茩urash, tub! tub! tub! To basai kuci kanku ba Allah kurwarta 蓷aci gareta" ta fa蓷a tana ri茩e zani dake neman fa蓷uwa a hankali Abbu ya shigo sai Mami kana Ummi ta shigo sanye da hijab idanunta akan Akeem kasa magana tayi dan she can't believe ace wai Akeem yayma Akeela haka. Cikin 蓳acin rai Abbu yace "Well-done Abdul-hakeem Bukar Bello, Well-done" ya fa蓷a yana 茩arasawa wajan da sauri Akeem ya saki wuyan Akeela tayi wani luuu zata fa蓷i cikin zafin nama Abbu ya rungome ta a jikinsa yana 茩ara kwantar da ita cike da 蓳acin rai a kuma karon farko na rayuwarsa ya kalli Akeem yace "what nonsense! Eh? Kasheta zakai eh Dr nace mekai mata da harta suma haka eh?" Shiru Akeem yay kansa a 茩asa idanunsa a lumshe wani irin ba茩in ciki da kuma tarin tsanar Akeela ya 茩ara nunkuwa cikin zuciyarsa, a karo na farko na rayuwarsa ta dalilinta a yanzu ta sanya mahaifinsa yana 蓷aga masa murya a all his life har kawo yanzu bari wannan bata ha蓷a shi da Abbu ba amma yanzu da girmansa da komai har 拼ar ajjiye akan Wannan yarinyar mai kama da TSINTACCIYA a idanunsa mahaifin zai masa fa蓷a, Ummi dake tsaye tace "Akeem" a hankali ya 蓷aga idanunsa wanda sukai jajirr ya kalleta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Ummi..," wata tsawa ta daka mai wacce tunda yake bata ta蓳a yi masa irinta ba kafin tace "shut up! Akeem this is not how I train you 拼ar Uwarka jininka? Eh Akeem? Where is your heart da har zaka sanya hannunka ka sha茩e wuyan yarinya nan, U hate her is your problem amma baka da ikon da zaka sanya hannunka a kanta idan har ba kuskure ta aikata ba, ko dan ciwonta ai ka daga mata haba, bata zo nan daka a wula茩anta ta ba, baka san Wacece ita ba ko Do you know what gal has been through? Ka ban mamaki baici ace kayiwa jinin Baffa haka ba, da kasan waye Baffa da bakaiwa abinda ya haifa haka ba wallahi zan baka mamaki" Mami wacce ke tsaye ranta duk ya 蓳aci domin har cikin ranta take jin fa蓷an da akewa Akeem wai kuma akan wannan Yarinyar cikin jin haushi tace "haba Ummi it was a mistake wanda kowa nayi kunsan Akeem ba mai shiga sabgar mata bane, inside of ku tambayi dalilin zuwan ta part 蓷insa sai ku hau yaro da fa蓷a" da sauri Didi tace "A toh! Yau ni naga ruwan masifa ai she daman indo ba 茩aunar yaron nan kike ba? Kai ma da laifinka wallahi idan nace ka kaf fa蓷in gidan nan nine kawai ke sonka to daman idan bani ba wazai so ka ai nice dolenka" Kai Akeem ya 蓷aga tare da kallon Abbu a hankali kuma ya kalli Ummi da sauri kuma ya nufi saman sofa ya 蓷auki car key 蓷insa ya nufi fita waje, cikin sauri Ummi tace "Akeem where are you going ina ne zaka nine kayiwa zuciya?" Ko tsayawa bai ba bare ta sanya ran cewa zai dawo, hankalin Abbu ne ya tashi domin yana masifar son Akeem kamar ransa, ya rasa Adnan bazai saken da zai rasa Akeem ba salati Didi ta fasa tace "Huuuu! Jama'a mun shiga uku wanne irin gantalallan Bukari ya samu ne? Anya ba'a sauya maka shi a asibiti ba wannan ba茩ar zuciya har ina, to wallahi sai dai kaci kanka tass" wani irin Mi茩a Akeela tayi a jikin Abbu bakinta na motsawa a hankali kuma tace "Abbu Hamma Akeemmm kada ya fita" da sauri Didi tazo tana dungure mata kai tace "Annamimiyya mai zubin munafukan farko ashe kina ji kikai shiru waike salammiya" yanayin Akeela yasa Ummi saurin cewa "Abbu anya ba mutanan 蓳oye bane kuwa?" Kafin Abbu yay magana Akeela ta fasa wata gigitacciyyar 茩ara tare da zabura ta nufi waje da gudu, cikin sauri Abbu ya mara mata baya yana fa蓷in "Akeela! Akeela!!" Ganin yadda take gudun kamar barewa Abbu bai san lokacin da yace "Babyna, Babyn Abbunta Stop" daga Ummi har Mami babu wanda yasan me yake nufi, cikin zafin nama kuma Akeela tai waje gaba 蓷aya kasancewar 茩ofar a bu蓷e take saboda ficewar Akeem daga cikin gidan. Kai tsaye gate ta nufa shima yana bu蓷e gaba 蓷aya ta fice daga cikin estate 蓷in tana sharara uban gudu, daga ita sai Nightgown gashinta duk a zube tamkar mahaukaciya a haka ta nausa kan titi babu ko slippers. Fitowa Abbu yay zuwa complete 蓷in yana fa蓷in "Bala, Isa, Rabi'u" ya shiga kiran driver da gatekeeper da mai shukar Flowers, amma gaba 蓷aya babu ko wanne bacci duk suke, jin shiru yasa Abbu komawa da gudu cikin gidan dai-dai lokacin kuma su Afaf suka fara daga baccin da suka fara domin duk da wuri suke bacci. Car key ya 蓷auka ya fito da sauri Mami tace "Ina zaka at this time?" Bai ko kalleta ba ya nufi wajan 蓷aya daga cikin motocin sa ya shiga key yay mata ya fita da gudu tare da barin estate 蓷in, kuka Didi tace "Bukari ka kawo masifar duniya gidanka" cikin damuwa Ummi tace "Didi Aljanu ne da Yarinyar wallahi kuma sune suka tashi" wani zaro ido waje Didi tayi tace "Muhammadur Rasulullah s.a.w shine ke kuwa kikai min shiru itana da surutu yau na shiga wallahi gidan zan bari" juyawa Mami tayi ta shige ciki Ummi ba haka da gudu Didi tabi bayansu har zaninta na fa蓷uwa. Akeem kuwa yana fitowa kai tsaye motarsa ya nufa idanunsa a Lumshe ko ganin gabansa ba yayi, wani irin zafi da tafasa zcuiyarsa ke masa, yana shiga motar ya jata da gudu bayan ya danna wani hargitsastsan horn da dauri Isa ya tashi daga baccin da yake ya bu蓷e masa gate fita yay da motar yana 茩ara gudun motar tafiya yay mai nisan gaske har yabar gaba 蓷aya cikin Rail way 蓷in kafin ya nemi hanya yay parking motar, kansa ya kifa akan string motar yana sauke wani zazzafan numfashi jikinsa duk rawa yake amma har kawo lokacin fuskarsa bata nuna damuwar da yake ciki ba sai idanunsa kawai da suka sauya kala. Akeela kam gudu kawai take tana bin sahun motar Akeem tun tana gudu ka蓷an har ta fara mai yawa, kasancewa gudun ba nata bane na Iskane yasa itama ta fice daga cikin Rail way 蓷in, Akeem na zaune cikin motar yana sauke numfashi a hankali ya 蓷aga kansa dai-dai lokacin da Akeela tazo ta gaban motarsu ta shige, bayanta yabi da kallo yana ganin yadda take gudu tamkar mahaukaciya tun yana iya ganinta har ta 蓳ace masa da gani, ta蓳e bakinsa yay a hankali yay baya tare da kwanciya a jikin kujerar motar yana maida numfashi tare da dafe kansa wanda matsanancin harba masa. Duk inda Abbu yake tunanin ganin Akeela ya duba amma babu ita tashin hankalin mara misaltuwa ya sauka akan fuskarsa, yasan Akeem tun inda yake sai kula da kansa Amma Akeela waye ta sani a wannan garin? Musamman Wannan hargitsastsiyar unguwar tasu, jiki babu 茩auri ya koma gida har wayewar gari basu runtsa ba,Didi data rufe idanunta zata bu蓷e da sauri tana fa蓷in "Muhammadur Rasulullah s.a.w" washe gari wajan 茩arfe 8 na safe lokacin tuni Abbu ya gama bada cigiyar Akeela both side t.v Redio, a hankali motar Akeem take shigowa cikin estate kai tsaye kuma gate 蓷in gidan su ya nufa yana zuwa Isa ya bu蓷e mata gate ya shiga tun kafin ya fito daga motar cikin 蓳acin rai da kuma tashin hankali Abbu ya nufi kan Akeem gadan gadan domin rashin Akeela dai-dai yake da rasa rayuwarsa.... Hhhhh Akeem you're too selfish baka da kirki ko ka蓷an馃槖 *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:54 - Buhainat: *馃寛TSINTACCIYA馃寛* NIMCYLUV FITATTU HU茒U馃敟 Writer of Abu Maleek Sirrin mu Uncle ne Kwaila ce The new emir Jidda Juyayi Izzar so Moon Lamrat Raino ne sila Ranar Aure na 茦addarar mace Ashe 拼ar babata ce TSINTACCIYA http://wa.me/+2348119237616 MASU SIYA SUYI MGN馃憜馃従 EPISODE1锔忊儯6锔忊儯-1锔忊儯7锔忊儯 Yana zuwa bakin 茩ofar ya tsaya yana jiran fitowar Akeem, gently ya bu蓷e 茩ofar ya fito idanunsa a lumshe ga yadda jijiyoyin kansa suke a mimmi茩ewa fuskarsa tayi jajirrr da ita alamun har yanzu yana cikin 蓳acin rai. Ganin Akeem cikin wannan halin wanda bai ta蓳a ganinsa a ciki ba yay saurin fa蓷in "Dr" idanuna da suke a Lumshe ya bu蓷e tare da sauke ganinsa akan fuskar Abbu,wani irin bugawa zuciyar Abbu tayi saboda wani irin jaaa da idanun Akeem sukai har wani ruwa suke fitarwa. Muryar sa na rawa yace "what... what happened to Akeem?" Lumshe idanunsa yay kana ya bu蓷e kamar wanda baya son yin magana ya bu蓷e baki da 茩yar yace "noting" yana fa蓷in hakan ya nufi shiga cikin gidan da idanu kawai Abbu ya bisa yana mamakin ba茩ar zuciya irinta Akeem. Girgiza kai kawai yay tare da nufar cikin gidan kai tsaye part 蓷insa ya nufa, Akeem na shiga Amani na ganinsa ta mi茩e tana fa蓷in "Abbie na" bai ko kalli inda take ba sai hannu daya sanya yama ture ta kai tsaye upstairs ya nufa yana dafe kansa yana jin yadda Amani ke kuka amma yau banza da ita, Didi dake zaune tayi saurin fa蓷in "Au! Yarinya ba sai dai kiyi tayiwa Ubanki istigifari ba, da蓷in abin ko kashe ki yay shine ya haifa a toh" Aleema ce ta kama hannunta tana rarrashinta kasancewar weekend ne duk suna gida. Akeem na shiga side 蓷insa rest room ya nufa cire farar jallabiyar jikinsa yay tare da sa茩ale ta a hanger, fure fresh skin 蓷insa ta bayyana wani irin 茩wantaccen ba茩in gashi ne a saman mararsa mai matu茩ar 蓷aukan hankali jikinsa a sanyaye ya nufi cikin tube tare da shigewa ciki, wani irin sauke numfashi yay a hankali kuma ya 茩ara nutsewa cikin ruwan dake cike har bakin tube 蓷in, zafin da zuciyarsa ke masa ya sanya gaba 蓷aya yama mance a cikin ruwa yake, idan ya tuna irin fa蓷an da Ummi da Abbu sukai masa sai yaji wani abu ya tsaya masa a 茩irjin, cikin ficewar hayyaci da kuma zallar damuwar dake ransa ya 茩ara nutsa kansa cikin ruwan a hankali kuma ruwan ya fara shige masa cikin baki da hanci. A hankali wata ba茩ar mota mai 茩irar Audi RS5 ta fara shigowa ciki Nasarawa daga farko farkon Nasarawa harya gifta sai kuma ya dawo baya a hankali yana zare ba茩in glasses 蓷in dake idanunsa, saurayi ne 蓷an kimanin shekaru 27 yana sanye da wani farin voyal wanda yay masa kyau sosai kasancewar sa farin bafulatani kana ganinsa Kasan cewar ku蓷i sun zauna masa, a hankali yake tafiya da motar zuwa baya kasancewar shike driving 蓷in ganin hakan yasa wanda ke kusa dashi yace "Ajmal me kake haka ne?"shiru Ajmal 蓷in yay domin baya jin akwai abinda zai iya fa蓷a, a hankali ya gama tsayar da motar tare da bu蓷e murfin motar ya fito ganin hakan yasa Karim yay saurin fitowa yana fa蓷in "wallahi kaifa ba hankali gare ka ba, kana ganin aikin dake gabanmu dole ne a wannan satin mu samu mu shawo hankali duk raguwar jama'ar" ina Ajmal baya gane yaran domin tuni idanunsa suka sauka akan fuskar Akeela dake kwance a 茩asan wata bishiya wallahi wallahi a wannan lokacin duk wanda yaga Akeela dole zuciyarsa ta buga domin ba zaka ta蓳a cewa 拼ar hausawa bace, tana kwance kanta na zubda jini saboda wata muguwar fa蓷uwa da tayi gaba 蓷aya kayan baccin dake jikinta sunyi wani bala'in yin datti gashinta ya wargatse yay 蓷ai 蓷ai, tsaye Ajmal yay akan Akeela yana jin zuciyarsa na bugawa, a hankali kuma ya tsuguna a gabanta dai-dai lokacin da Karim yake 茩arasuwa wajan cikin sauri yace "wai Ajmal meke damunka ne? Baka tsoran abin cutarwa ne? Kilama ba mutum bace Aljana ce, ina ka ta蓳a ganin mace mai gashin wannan?" Banza Ajmal yay masa domin yadda idanunsa suka sauka akan fuskarta yasa baya fahimtar komai dukkan wani abu na kansa sai da ya kunce, hannunsa ya mi茩a tare da tattare sumar data rufe mata fuska cikin sauri ya rufe idanunsa yana fa蓷in "Ohh God" Karim yay saurin fa蓷in "is she died?" Girgiza masa kai kawai Ajmal yay yana 茩o茩arin sanya hannunsa ya 蓷auke ta Abbu dake 茩arasuwa wajan yace "Akeela! Allahamdulillah" Da sauri ya sanya hannunsa ya 蓷auke ta tare da kallon Ajmal yace "thank you son, wallahi tun jiya mukai missed nata yanzu na 茩ara fitowa ne, kamar daga sama na hangeka ji nai kawai ina son ganin Meke faruwa cikin ikon Allah kuma naga Akeela thank you" jinjina kai kawai Ajmal yay yana shafa wuyansa sosai ya gane Abbu amma shi Abbu sam bai gane waye Ajmal ba, kamar bazai magana ba sai kuma yace "Dad! A nan kuke ne?" Kallon Ajmal Abbu yay yana karantarsa sai kuma yace "eh cikin Railway quarters no 112" idanunsa akan fuskar Akeela yace "ok Thank you" yana fa蓷in hakan ya nufi cikin motar tare da zama wajan driving ba ganin hakan yasa Karim shima ya shiga cikin motar da gudu Ajmal yaja suka bar wajan, mai makon yaje inda zashi sai kawai ya juya kan motar ya nufi hanyar gida da Mamaki Karim yace "wai Ajmal Meke damun ka ne?" Cikin 蓳acin rai Ajmal yace "ban sani ba, banza shege munafuki kawai haba" ya fa蓷a cikin 蓳acin rai yana 茩ara sharara gudu. Abbu shima cikin farin ciki ya nufi motarsa bai yadda ya ajjiye ta a back seat ba a nan saman jikinsa ya barta key yaywa motar ya juya zuwa gida tun a hanya ya kira number Ummi da sauri tai picking call 蓷in tana fa蓷in "Something news?" Cikin 茩asa da murya yace "I've seen her Ummi on my way yanzu" Murmushi tayi tace "Allahamdulillah" A wahala Akeem ya 蓷ago kansa daga cikin ruwan yana sauke wahalallan numfashi a hankali kuma ya bu蓷e idanunsa da sukai wani mahaukacin ja, ya jima cikin ruwan kafin ya fito ya 蓷auki bathrobe ya sanya a jikinsa, ruwa na zuba a jikinsa ya fito kai tsaye ya nufi cikin wani special bedroom 蓷insa Yana zuwa ya rufe 茩ofar da key, derect bed ya nufa yana zuwa ya fa蓷a tare da jan duvet ya rufe jikinsa tass domin wani mugun bacci ya keji, kamar yadda ya saba haka yanzu ma ya jawo pillow ya rungome a tsakanin 茩irjinsa yana sauke numfashi a haka bacci ya 蓷auke sa da tunanin yadda zai rama abinda akai masa akan wannan yarinyar. Ummi da Didi ne suka mi茩e lokacin da Abbu ya shigo da Akeela a hannunsa, kai tsaye part 蓷in su Aleema ya nufa da ita, Ummi na biye da shi Mami ko motsawa ba tayi ba idanunta akan cineme, yana zuwa su Afaf suka mi茩e fuskarsu 蓷auke da farin ciki, kwantar da ita yay cikin nutsuwa Ummi tace "bari na duba ta" gefe Abbu ya koma yana jin kamar ya kori kowa ya jata jikinsa ya rungome ya lallasheta da kansa amma no way ahlinsa na wajan dole yaja da baya da yaga yana neman zama wani uncontrol sai kawai ya fice daga part 蓷in, a hankali Ummi ta zauna idanunta akan Akeela tace "Afaf jeki kawon warm water a bowl with towel" "ok Ummi" bathroom tayi ta shiga ha蓷a ruwan zafin kana ta fito 蓷auke da towel 蓷in "drop it and leave and you too Aleema" ficewa duk sukai gently Ummi ta zamewa Akeela rigar jikinta babu ko bra a jikinta cikin tausayin ta Ummi ta shiga goge mata Jikinta da ruwan zafin, sosai ta kasa mata Jikinta ta shafe ta da robe kana ta sauya mata kaya zuwa Sleeve Bodycon mai sau茩in nauyi saboda zafi ake da alama akwai 茩aramin hadari a 茩asa, kwantar da ita tayi ta rufe da duvet gudun a.c ta 茩aro mata ba mai cutarwa, fuskarta tabi da kallo ganin yadda take sauke ajjiyar zuciya a jajjere, fita tayi daga bedroom 蓷in a Parlo ta samu su Afaf 蓷in suna buga game ficewa tayi daga part 蓷in nasu baki 蓷aya. Ummi na fita Akeela tai wani irin juyi tare da bu蓷e idanunta abinda basu sani ba idanunta biyu kawai har yanzu mutanan na kanta ne irin aljanun nan ne masu mugun abu wanda sai ansha wahala kafin suyi magana ma. Parlo Ummi ta dawo kusa da Mami ta zauna ba tare da tace komai ba, a hankali Abbu yake tafiya cikin tafkeken bedroom 蓷insa hannunsa goye a bayansa sai numfashi yake fitarwa, gaba 蓷aya yama rasa yaya zai yi baya jin da蓷in komai burinsa kawai yaga fuskar Akeela, wani murmushi yay yana jin da蓷i domin sai yanzu ya tuna da 茦ofar dake bedroom 蓷insa wacce kai tsaye hanyar tayi har parlon su Aleema, jikinsa na rawa ya bu蓷e 茩ofar tare da fita su Afaf na tsaka da buga game su kaga Abbu kamar daga sama kallonsu yay yace "bari na mata magani" jinjina kai kawai sukai, bedroom 蓷insu ya nufa jikinsa har wani tsuma yake tana zaune ta tura kanta cikin tsakiyar cinyoyinta, 茩arasawa yay tare da fa蓷in "Babyn Abbunta zo nan gani nazo rarrashin ki" shiru bata motsa ba hakan yasa ya 茩arasa inda take yana zuwa ya jawota jikinsa yana shafa kanta tare da fa蓷in "Babyna" jajayen idanunta ta 蓷aga ta kallesa cikin wata kakkausar murya tace "Abbu Akeem" zuciyar Abbu ce ta buga da 茩arfi cikin damuwa yace "me Akeem zai maki" kuka ta sanya masa ko kuma aljanun suka sanya masa cikin wata iriyar Murya mara da蓷in saurara tace "Akeem muke son gani Abbu" sai a lokacin Abbu ya fahimci ba ita take Maganar ba, shafa kanta kawai yay yana fa蓷in "sorry Babyna kina shan wahala ko? Dana aureki zan bar 茩asar dake" wani irin kallo tayi masa tace "kai ma baka da lafiya Abbu Meye Wannan a jikinka?" Bai tsaye jin zan canta ba ya 蓷ura bakinsa a kunnanta ya shiga yi mata addu'a, mi茩a ta fara yi kafin kuma a hankali jikinta ya saki bacci mai nauyi ya 蓷auke ta, Murmushi Yay yace "Babyna zaki sanya zuciyata bugawa idan kina kiran sunan Akeem, Tabbas ni ka蓷ai zaki so nasan Akeem bai ta蓳a cewa yana sonki amma yadda kike da mugun kyan nan masu kawo maki hari suna da yawa, ni kawai zaki so zaki zauna dashi, zan koyar dake zallar so da kuma 茩auna ta Akeem kuma duk yadda za'ai a watan nan sai na tura shi Germany zai nesa dake sai yay Shekaru masu yawa lokacin tuni kin zama tawa zai dawo" ya fa蓷a yana shafa kanta a hankali ya sumbaci goshinta.. *Singapore* Khoo Teck Puat Hospital A hankali motar tai parking Meema ce a gaba sai mahaifinta President Ahmad Adil yana Cikin Wata dakakkiyar shadda dark blue mai kyau sai she茩i yake, yayinda ita kuma take cikin wata milk 蓷in abaya da red 蓷in Stones tayi rolling kanta da vail tayi kyau sosai, hannunta ri茩e da waya ga wasu manyan guards kai tsaye cikin female sugical world suka nufa shiru asibitin saboda asibiti ne na masu ku蓷i babu hayaniya ko ka蓷an, cikin sauri Meema ta bu蓷e 茩ofar office 蓷in Dr 蓷in ba tare dako permission ba, yana zaune yana duba wasu files Meema ta shiga tana fa蓷in "Dr what happened i saw your miss call" Murmushi yay yace "Na kira na fa蓷a maki yau za'a bu蓷e fuskar 茩aninki" wani da蓷i taji da sauri ta rungome Dad tace "Dad bana fa蓷a maka ba" hannunta ya ri茩e yace "ok be careful" Mi茩ewa Dr yay cikin so much respect ya shiga gaisar da Dad kafin yace "follow me" binsa sukai a baya har suka nufi wani room 11 bu蓷e 茩ofar akai Dr na gaba Meema na baya sai Dad, cikin sauri ta zame hannunta ta nufi inda yake a kwance da kayan marasa lafiya Murmushi tayi tana ri茩e hannunsa, 蓷umin hannunta daya ratsa tafin hannunsa yasa yay sauri ri茩e hannunta domin yau gaba 蓷aya ba tazo hospital 蓷in ba kamar yadda ta saba, kayan aiki Dr ya 蓷auko Meema jikinta har rawa yake domin ta matso ta ganshi, cikin nutsuwa Dr ya fara ware masa bandejin fuskarsa yana cirewa, bakinsa ne ya fara bayyana mai 蓷auke da jajayen la蓳蓳a, sai kuma hancinsa a haka har aka gama bu蓷e masa fuskar, idanunsa a rufe ruff fuskar Abbu kwance a saman nashi fuskar Dr ne yace "Congratulations now open your eyes" slowly ya shiga bu蓷e idanunsa kai tsaye ya sauke ganinsa akan fuskar Meema babu ko kifta idanu, cikin farin ciki Meema tace "Bro na" shiru yay mata bai ce mata komai ba ganin hakan yasa ta kwa蓳e fuska tace "why baya magana?" "Ai sai ya koyi komai ba, kinga aiki ya sameki" Dad kam tunda aka bu蓷e fuskarsa yaji gabansa ya fa蓷i sosai ya san me fuskar amma mene ha蓷in Meema da wannan gske har ta sanya aka sawa wani ita? hannunsa Meema ta kama tace "I'm your sister" cikin kwaikwayon Abinda ta fa蓷a yace "I'm your sister" wani irin Murmushi Meema tayi tace "A'a ba haka za kace ba" kallon Dad tayi tace "Dad his name please" bu蓷e baki Abbu yay yace "Asheer" "Wow! Nice name" Meema ta fa蓷a tana fa蓷in "as from today sunanka Asheer amma zanna ce maka Bro ni kuma kace Sister" dry Dr yay yace "tab kina nufin a yanzu duk zaki koya masa komai? Mudai nan kafin ku tafi zamu kuya masa wanka,Sallah, cin abinci komai" Asheer kuwa tunda ya 蓷ura idanunsa akan Meema ya茩i 蓷aukewa domin tsoran kallon mutanan wajan ma yake, mi茩ewa tayi zata 蓷auko masa mirror da sauri ya ri茩e hannunta yana juya idanunsa, da 茩yar dai ya sake ta lokacin da yaga kansa a madubi kansa ne yay wani irin sarawa da sauri ya saki madubin a 茩asa ji kake tasssss ya fashe a 茩asa cikin sauri kuma cike da tsoran abinda yayi ya 蓳oye fuskarsa a bayan Meema.. Today is Monday yau Akeem ya tashi da azumin Litinin da Alhamis kamar yadda ya saba, rabonsa da ganin Akeela wajan sati guda kenan, domin ko zama yanzu ba yayi a Parlo, a hankali ya fito daga motarsa lokacin ana ta kiran sallar magrib kai tsaye pampo ya nufa tare da 蓷aura alwala, ko cikin gida bai shiga ba ya nufi cikin masjid 蓷in, lokacin daya isa ana jiran zuwan liman amma Shiru ganin an rasa wanda zai ja sallar sai kawai yay gaba tare da tada kabbara, nutsuwa kowa yay a hankali cikin zazza茩ar muryarsa mai da蓷in gaske ya fara fidda kira'a yana fidda makarijil huruf, a can gida kuma Akeela na zaune domin ita sosai azumin ya wahalar da ita kuma ta saba tana yinsa ne, idanunta ta bu蓷e jin sautin Muryarsa ya daki kunanta rabon da taji Muryarsa haka harta mance, Mi茩ewa tayi saboda wani sanyi da jikinta yay a hankali ta nufi bathroom ta 蓷aura alwala kana ta dawo tayi sallah ji tayi jikinta babu da蓷i sai kawai ta zame hijab 蓷in ta nufi bathroom, cikin sanyin jikinta ta bu蓷e 茩ofar ba tare data rufe ba ta fara kwa蓳e kayan jikinta ruwan zafi ta sakarwa kanta tana sauke ajjiyar zuciya. Bayan an idar da sallah Akeem ya fito Abbu na bayansa a haka suka nufi gida babu kowa Parlo duk Sallah suke, part 蓷insa ya nufa Akeem kuma ji yayi yau babu abinda ya keso sama da zuma yasan kuma Didi kawai ke Shanta, part 蓷in ta ya nufa a hankali ya shiga lokacin tana Sallah, wani da蓷i yaji domin baya son masifar ta a yanzu, fridge 蓷inta ya nufa gaba 蓷aya robar zumar ya 蓷auko Didi kam banda zare ido babu abinda take da taga abin bana wasa bane sai ta fara "ehem! ehem!" Ko Kallonta bai ba ya nufi waje ai da sauri tace "Assalamu alaikum" mi茩ewa tayi tana fa蓷in "Muhammadur Rasulullah s.a.w Audil sata 茩iri 茩iri Ubangiji dai yau ya nuna min 蓳arawon zumata" jin tana kiran sunansa kuma ya tabbatar part 蓷insa zata bisa cikin rashin makamar yi kawai ya fa蓷a part 蓷in su Aleema ga mamakinsa sai yaji tana fa蓷in "Munafikin ai na ganka" da sauri ya juya yana duban inda zai 蓳oye ganin 茩ofar bathroom a bu蓷e ya wani fa蓷a ciki da sauri yana murzawa 茩ofar key..... *LAST FREE PAGE'S* 馃槀Akeem daga nan kawai ka 茩arasawa Akeela wanka ina sane na tsaya a nan mai son ci gaba ya biya a nan na kawo 茩arshen *FREE PAGE'S* NA BADA FREE PAGE'S DAGA 1 ZUWA 17 IYA ADALCI NAYI LITTAFIN NAN BABU TSADA NRML GRP 300 VIP 500 SHINE KAWAI, DAN ALLAH IDAN BA SIYA ZAKI BA KADA KIYI MIN MAGANA PLEASE馃憦馃徎. 1. WACECE AKEELA? 2. WACECE MEEMA? 3. IS HE FALL IN LOVE WITH AKEELA? 4. ABBU ZAI AURI AKEELA? 5. MEYE TSAKANIN MEEMA DA ABBU? 6. MENE MAKOMAR LAYAR DA BABA RABI TA SANYAWA AKEELA? 7. ADNAN WANDA YA ZAMA ASHEER ZAI DAWO WA FAMILYN SA? YA BATUN MUTANAN WUDIL DA GONAKIN SU? KUNA GANIN ZA'A IYA HA茒UWA TSAKANIN ASHEER DA AKEEM A WORLD SICKLE CELL AWARENESS DAY? 8. WHO WIN BETWEEN ABBU, AKEEM, ASHEER, AJMAL WAYE ZAI SAMU AKEELA A CIKIN SU??? AKWAI DRAMER AKWAI LOVE UWA UBA ROMANCE BAZAN 苼OYE MAKU BA馃槀 ADDINI ILIMI BABU WANDA BABU KAWAI KO FARA BIYA KU茒IN KU AYI DAKU馃. 瞥AN NIGER SUYI MIN MGN KAI TSAYE ZAN MUSU BAYANI. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA, VIP MUTANAN AMANA HAJIYOYI POSTING BOTH SAFE YAMMA ZA KUSA KARATU馃拑馃徎NASAN HAR KYAUTAR KU茒I SAI KUNYI MIN. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:55 - Buhainat: 1锔忊儯8锔忊儯-1锔忊儯9锔忊儯 Nayi free Page's frm 1-17 nayi adalci ya rage naki kiji tsoran Allah ki barshi ko kuma ki fitar amma littafi na na ku蓷i ne馃し馃従鈥嶁檧锔� Yana rufe 茩ofar ya juya a hankali yana 蓷an motsa bakinsa, tare da jingina jikin 茩ofar ya shiga maida numfashi, cikin nutsuwa kuma ya 蓷aga narkakkun idanunsa cikin rashin Sa'a ganinsa ya sauka akan fure bank skin 蓷inta, he can't believe what he saw wani irin fata ne da Akeela wacce duk yadda kakai da 蓷auke ganinka akan mace never kace zaka jawa jikin Akeela aji, the body was hot and sexy idanunsa ya cilla akan yatsun 茩afarta wanda suke da fararan farce ga wata leg chains wacce tayiwa 茩afarta kyau, a hankali ya dinga sama da idanunsa yana sauke sassanyar Ajjiyar zuciya wani irin juyawa tayi wanda ya haddasa waist 蓷inta juyawa Allah ya rufa asiri saura ka蓷an 茩aramin towel 蓷in dake 蓷aure a ququnta kuncewa, 茩uri yayiwa cibiyarta wacce take 茩arama kuma mai zurfi ga wani farin stone dake manne jikin cibiyar, wani irin sarawa kansa yay da sauri ya dafe kansa yani wani irin, Akeela wacce ta juyawa 茩ofa baya sai faman hooking 蓷in bra 蓷inta take ta kasa hakan yasa ta 蓷an marai-raice fuska tare dayin wani irin jum wanda ya sanya Akeem saurin juyawa gently ya murza key 蓷in 茩ofar wani irin zafin nama yay waje yana sauke wata 苼oyayyiyar Ajjiyar zuciya hannunsa dafe da kansa dake Sara masa yay waje. Jin motsi kamar alamun mutum yasa ta juya cike da tsoro dafe 茩irji tayi tana turo baki tayi a fili kuma cikin siririyar muryarta tace "Uhm sai naji kamar an ganni Thank you God" ta fa蓷a lokacin data gama hooking 蓷in bra, a hankali ta 蓷auki handrayer ta shiga gyara sumar kanta tana gamawa ta ja towel 蓷in zuwa sama, walking slowly irin sanyin jikin nan sosai a haka ta nufi cikin bedroom 蓷in wajan closet ta nufa wata nevy blue 蓷in Abaya ta 蓷auka ta sanya tana da fa蓷in wuya ga wata 拼ar tsaga dage gaban 茩irjinta gaba 蓷aya rigar iya gwiwarta ya tsaya sai ta zama kamar wata short body, white bandaner ta 蓷auka ta 蓷ura saman goshinta gashinta yay baya bandaner dake da butterfly suka kwanta luff a goshinta, she look like took a way, kasancewar bata wani make up course bata saba dasu ba slippers ta sanya a fararan 茩afarta tana ya motsa fuska saboda yunwar data keji kai tsaye waje ta nufa cikin sanyin jiki. A hanya ta ha蓷u da Aleema wani irin Murmushi Aleema tayi tace "Ohh Wow! Gsky i never see a beautiful lady like you Akeela, u're lucky kina da masifar kyau ki godema Allah" Murmushi Akeela tayi har beauty point 蓷inta ya loma kafin Akeela tayi magana Afaf tace _鈥淵ou are a darling鈥漘 ke abar su ce Akeela tama kasa magana sai kallonsu kawai take domin sai ta kejin Abun Extraordinary a gareta no one's daya ta蓳a yaba kyanta shiyasa take jin wani mugun da蓷i idan sun ce ta a da kyau. Aleema ce tayi saurin cewa "Amma the dress" sai a yanzu ta samu damar juya fararan idanunta ciki siririyar muryarta tace "what wrong with my dream Leema?" Cikin sauri Afaf tace "is noting Beb, yayi maki kyau wallahi kamar Maheyk" dariya Aleema tayi tace "what a nice name _Leema_, Ohh Lord nita musamman ce" ta蓳e baki Afaf tayi tace "Akeela nima a bani sweet name mana" Murmushin nan nata mai saukar da nutsuwa tayi tace "Afaf means _Purity_ ai name naki yafi na Leema da蓷i" "ohh abin haka ne ko zan kuyi yadda ake wariyar launin fata" wani cute smile Akeela tayi kamar ba zatai magana ba sai kuma tace "Uhm your name means _Learned_ Daman" dariya duk sukai kafin Aleema tace "hehehe duk sunanki yafi Akeela fa _Clever, bright_" shiru kawai tayi tana jin da蓷in zama dasu, domin ta jima ba tayi dariya irin wannan ba gaba tayi tana 蓷an lumshe idanunta tana tafiya Aleema tace "Amma mene yasa baki fa蓷a mata Hero yana Parlo ba?" Ta蓳e baki Aleema tayi tace "i hve a reasons" Kallonta Afaf tayi tace _鈥淩easons鈥�?_ jinjina kai tayi tace "yeah! I hate that gurl ANUP time 蓷in hutun ta ya kusa, kin san yadda take mutuwar son Hero ga bata da kunya, Mami da Abbu sunyi decided na get them marriage before hakan ya faru ina son Hero ko Akeela wani ya fa蓷a son 蓷an uwansa, I'll try my best wallahi idan ina da numfashi Anup never marry Akeem" Shiru Afaf tayi kafin tace "me zaki to?" Murmushi kawai Aleema tayi tace "watching and see" hannun Aleema Afaf ta ri茩e tace "I'm with you, I'll support you wallahi wow! Wallahi har naga yadda za'a sha masifar soyayya" dariya itama Aleema tayi tace "zan wure mata kunne ta fara masa rashin kunya" zaro ido Afaf tayi tace "why?" "Uhm tana masifar jin tsoransa, kuma rashin kunyar zai taimaka wajan 茩ara kusantar junansu ke dai jira ki gani" ba tare da Afaf tace komai ba suka shige bedroom 蓷in su. Akeem na fita yaci karo da Didi wacce ta zube a Parlo tana rusar kuka ga Abbu na zaune yana bata Hqr, tana ganin Akeem da mi茩e da wani irin sauri tana fa蓷in "Annamimi, wanda baya jin tsoran Allah Ubangiji baya bacci dai, inata addu'a Allah ya tuna asirin mai yi min sata nayi masa uwar watsi,tirrr da Wannan mummunar halayyar taka wallahi ka 蓳ata wayonka" juyawa tayi ta kalli Abbu yace "wallahi shawara zan baka bawai basir ba kayi hanzarin sama masa tufi wajan Malamai, tunda shi ashe karatun nasa iya kul'azu ya tsaya" Abbu kam cewa yayi "To Didi duk abinda kika ce, kai Akeem bata abatar ka siya mana" da sauri tace "Ina zai siya yana min ba茩in cikin na samu, a toh mutum dai ba sai dai yaci kansa ba" ta fa蓷i hakan tana kwace robber zumar ta, Akeem baya gane yaran nata domin ko inda take bai gani ba, sai ma hannayensa daya sanya duka biyun ya kifa a saman fuskarsa yana sauke wani zazzafan numfashi, ji yay gaba 蓷aya shan zumar ya fita a ransa baya son Komai, Abbu dake kula da yanayin 蓷an nashi duk da cewa bai gane halin da yake ciki ba amma hakan bai hana shi fa蓷in "Son" shiru no feedback domin Akeem yay nisa a tunani sai wata zufa dake tsastsafo masa a goshinsa, dafa kafa蓷arsa da Abbu yayne ya sanya ya zame hannayensa daga kan fuskarsa a hankali kuma ya kalli Abbu da wani irin sauri Abbu yace "Subuhanallah Abdul-hakeem what wrong with you kalli yadda idanunka sukai mahaukacin jaa fa" kallon Abbu yake ba tare da yace komai ba gyara zama Abbu yay yace "Look Akeem ni Mahaifinka ne, I'm your father u can share all your fellings to me, keep silent baya magani damuwa kaji, Ohyyyah tell me Meke damun ka,kowa yana da damuwa ni kaina ina da ita ji nake kamar abinda na keso bakai na so shi ba ko kuma ya haramta a gareni amma babu yadda hakan 茩addara ta ne" ware gajiyayyun idanunsa Akeem yana bin Abbu da kallo a hankali kuma yace "I'm fine" baki Abbu ya bu蓷e zai magana amma ya kasa zuciyarsa tayi wani 茩yakkyawan bugawa a hankali yake bin Akeela da kallo baya yayi ka蓷an yana fa蓷in "Yasubuhanallah, Ya rabbi ka kawo min 蓷auki" Akeem tuni ya gane Wacece tazo da haka sai ya 茩ara ha蓷e fuskarsa kamar hadari wanda yake shirin saukar da ruwa, a hankali kuma ya sauke numfashi tare da rufe idanunsa, Akeela wacce ke zuwa Bama ta kula dasu a wajan ba gaba 蓷aya hankalinta yayi kitchen tana zuwa dai-dai saitin 茩afar Akeem ya wani 蓷aga 茩afar tare da sanya mata ita, ai kuwa gaba 蓷aya tayi baya kamar zata fa蓷i sai kuma tayo gaba ta kifa kansa tan sakin 茩ara, da sauri Abbu ya sanya hannunsa tare da dafe saitin zcyarsa ganin Akeela kwance male male a saman Akeem, shi kuma ya wani rufe idanunsa irin ko a jikinsa bai ma san mene faruwa ba, baki ta bu蓷e tare da fashewa da kuka tana fa蓷in "Wayyooo Allah Baffa, leg 蓷ina uhm wayyoooo" gaba 蓷aya jikin Abbu rawa ya 蓷auka tama gama ru蓷asa kukan shagwa蓳a ne,ko kuma na sangarta jin kukan yake har 茩asan zuciyarsa dan shin kuma da yaji a idanunsa ne ya sanya yay saurin kai hannunsa wasu hot tears ne lallai son Akeela ya zame masa masifa he cry because of her wacce masiface idanunsa ya bu蓷e suka ha蓷a da Akeem, cije baki kawai Akeem yay a hankali kuma ya mi茩e tsaye tare da yin wurgi da Akeela baya tayi zata 茩ara fa蓷uwa cikin sauri Abbu ya tafiya ta fa蓷a jikinsa. yana fa蓷in "Akeem!!" Ya fa蓷a cikin 蓷aga murya yana jin zuciyarsa na wani irin zafi, Akeela kowa jinta jikin Abbu yasa ta saki wani irin kuka domin seriously ta fara gajiya da irin halin Akeem ya tsaneta bai sonta gwamma ta bar masu gidan su, cikin damuwa Abbu yace "shittt, stop cry daughter" idanunta ta 蓷aga tana kallon Abbu cikin wata iriyar Murya mai rauni tace "Abbu ka mai dani wajan Baffa, acan ba'ai min mugunta" wani irin fa蓷uwar gaba ne ya samu Abbu cikin rarrashi yace "Akeem yayanki ne Babyn Abbunta ki daina jin tsoransa haka nan yake, kwana biyun nan ban san meke damunsa ba he changed komai nasa ya sauya, Ohyyyah shiru come here baki damuwa tunda ina nan ai ko" shiru tayi tana sauke numfashi da sauri kuma ta zame jikinta ta nufi kitchen tana share hawaye, da idanu Abbu ya bita zuciyar na masifar bugawa komanta yana tafiya da ruhinsa kaf yake da zaucewa al'amarin ya kusa fin 茩arfinsa wacce kalar masifa ce wannan son 蓷iyar yayansa wanda suke ciki guda dashi, mene yasa zuciyarsa ke son yaudarar sa da abinda yake haramun ne a kansa? Mi茩ewa yay jikinsa a matu茩ar sanyaye ya nufi part 蓷insa yana zuwa ya kwanta amma sam ya kasa yin bacci ma shagwa蓳ar ta da muryarta su ka蓷ai ke masa kizo a kunansa, Mi茩ewa yay tare da fa蓷in "dole na siya maki waya Babyna" yana fa蓷in hakan ya nufi bathroom ya 蓷aura alwalar sallar Issh膩. Akeem shower ya sarkawa kansa yana wani irin fidda numfashi gaba 蓷aya gargasar jikinsa ta mi茩e tsaye kashe shower 蓷in yay idanunsa akan mirror'n bathroom 蓷in a karo na farko ya wani irin yin cute smile irin smile 蓷in nan wanda sai mai matu茩ar Sa'a ne yake ganinsa a fuskar Akeem even his late wife wallahi da tana raye zata iya cewa rana biyu ya ta蓳a yi mata Murmushi first night da kuma ranar data haifa masa Amani, abu na biyu dake sanya Akeem Murmushi idan ransa yay mugun 蓳aci, yanzu ma Tabbas ransa ne ya 蓳aci a hankali ya fesar da iska yana wani shafa gashin 茩irjinsa tare da tura 蓷aya hannunsa cikin sumar kansa dake zubar da ruwa, bakinsa ya bu蓷e tare da kama lip's 蓷insa na 茩asa ya wani irin taune le蓳ansa idanunsa yay jajirrr jikin wata iriyar da茩ushewar Murya yace "Uhm Abbu" sai kawai yaja idanunsa ya lumshe cikin sauri kuma ya fita daga bathroom 蓷in wata ash 蓷in jallabiya ya sanya a jikinsa ya fesa perfume kafin ya 蓷ura half hula white colour a kansa, a hankali yake sauka daga strains 蓷in benen bakinsa yana motsa wa, yana sakkowa Abbu na fitowa daga Parlo hakan yay dai-dai ta fitowar Akeela daga cikin kitchen hannunta ri茩e da coffee da plate 蓷in chips, 茩amshin turarensa da taji ne yasa dukkan jikinsa ya 蓷auki rawa, wani irin kwashewa cup 蓷in yay tare da yin 茩asa ji kake tasssss ya bada wani irin sauti me 茩arar gaske, gaba 蓷aya cup 蓷in ya tarwatse Coffeen kuma yabi hanya, Abbu ne ya kalleta Akeem kuwa da sauri yay gaba Ummi dake tsaye tace "Kinga mala'ikan naki ko?" Caraf Didi tace "A'a ba dole ba, billahi 蓷azo na kusa sakin fitsari, a toh dan dai ni nasha tabara nasha yasin ne sai dai kallo daga nesa, wallahi Tsila idan ki kaga yana zaro harshe kiyi ta kanki yanzu zai lashe ki ta tass" wani irin fashewa da kuka Akeela tayi tana 茩an茩ame Jikinta waje guda ganin hakan yasa Ummi kama hannunta tare da janta zuwa cikin part 蓷in ta, zaunar da ita tayi saman sofa kana taje wajan fridge bottle water na 蓷auko da glass cup ruwan ta tsiyaya tace "drink" hannunta na rawa ta amsa ta wani manna a bakinta da sauri kuma ta shanye ruwan tana maida numfashi, gently kuma ta zauna kusa da Akeela tare da kama hannunta tace "mene ya faru?" Sautin kukanta ta 茩ara tana jan numfashi tace "I'm scared Ummi ina jin tsoransa" shiru Ummi tayi kafin tace "Uhm wonderful, the more kina gudun sa the more yana 茩ara tsorata kina jina?" Kai ta 蓷aga mata "No! Speak up you're not a child kina da baki ki daina maida kanki baya, kalleki ko Amani ta fiki wayoo common Daughter" shiru Akeela tayi tare da sanya bayan hannunta tana share hawaye kafin Ummi tace "Take time to know yourself, Know thyself said Aristotle, When you know who you are, you can be wise about your goals, your dreams, your standards, your convictions. Knowing who you are allows you to live your life with purpose and meaning, baki da lfy so ki daina sanya tension 蓷in Akeem akanki haka yake ina fata ace one day ya sauya, abu 蓷aya zaki idan yace yi kaza just do, Kada kiyi masa musu mur蓷a蓷蓷an hali garesa, kina jina" 茩ara 蓷aga kanta tayi ha蓷e fuska Ummi tayi tace "I told ki 蓷aga Kanki" a hankali Akeela tace "Sorry Ummi ban sakewa" hancinta taja tace _"You are a darling Akeela_ Akeem baya son musu, baya son kallo, idan zaki magana dashi baya son munafurci kiyi magana kai tsaye, kinga komai na gidan nan shike yinsa, ko kayan make up zaki siya wajansa zaki ya baki ku蓷i, dress, airtime, shoe bank, Duk shine ke siya everything da kike bu茩ata just go to him, idan yana waje ki daina tsorata bai son hayaniya kinga Akeem uhm he's very stubborn amma yana da tunani gane abinda ke ransa yana da matu茩ar wahala now idan kin gama komai kije ki bashi hqr domin har yanzu yana jin haushin abinda ya faru munyi masa fa蓷a a kanki" kwa蓳e fuska Akeela tayi cikin damuwa tace "Ummi fa蓷a zai min fa" Mi茩ewa Ummi tayi tace "No! Bazai baki nasan Akeem idan ransa yana 蓳ace ko bu蓷e ido ba yayi balle ya kalli mutum yay fa蓷a, kawai say sorry to him idan da abinda kike bu茩ata ki fa蓷a masa" Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke tace "thank you Ummi" Murmushi Ummi tayi tace "ur wlcm dear" fita tayi lokacin duk suna kan table suna yin dinner Akeem kuma yana ri茩e da hannun Amani dake yi masa surutu, tana zuwa Abbu ya sauke ajjiyar zuciya hakan yasa Akeem kallon Abbu a hankali kuma ya 蓷an kalli gefen Akeela wani ta蓳e bakinsa yay, Akeela jinta take wata uncontactable a cikinsu hakan yasa a takure take kai Chips 蓷in bakinta ba taci da yawa ba ta mi茩e ta nufi kitchen, Akeem mi茩ewa yayi da Amani Murya can 茩asa yace "Abbu,Ummi,Mami Good nigh" fashewa da kuka Didi tayi tace "Wallahi sai dai ka kashe ni amma bazan fasa cewa kai jikana bane, In sha Allahu wata rana sai kazo gabana neman wani abu za kaga rashin mutunci" yana haurawa upstairs yace "Idan kin mutu kuma fa?" Me kuwa Didi zatai ba rushewa da kuka ba, da 茩yar Abbu ya bata hqr tana fa蓷in tattara kayana zanyi naje inda ake so na. Akeem ya shiga part 蓷insa Amani tace "Abbie zanyi bacci dakai kaji" Kallonta yay kana ya zauna saman kujerar dake kusa da fridge 蓷insa yace "Ina Assignment?" Da sauri tace "Laa Aunty tayi min" Kallonta yay domin bai gane be tace da sauri tace "Anuty Akeela me irin sunanka Abbie" ta蓳e baki yay a hankali ya 蓷auki dabino ya sanya a bakinsa yana zame rigar jikinsa. Akeela dake tsaye bakin 茩ofar shiga Parlon nasa Zuciyarta na bugawa tsoro duk ya gama kamata a hankali ta mur蓷a handle 蓷in bakinta 蓷auke da sallama ta shiga cikin murna Amani tace "oyoyo Anutyna" lumshe idanunsa yay tare da narkewa jikin kujerar a hankali yake tauna dabinon hannunsa akan 茩irjinsa yana shafawa, shiru Akeela tayi idanunta akan Amani wacce take kama da mahaifinta, kamar daga sama taji saukar Muryarsa yace "Amani close the door and go to my bedroom" cikin ladabi ta rufe 茩ofar tare da barin wajan, Shiru ne ya biyo baya kan Akeela na 茩asa wanda tuni hawaye ya fara fita daga idanunta ba tare da tasan kona mene ne ba, a karo na biyu yace "get out" cikin sauri ta 蓷aga kanta maimakon ta fita sai ta nufi inda yake tana zuwa ta zube a 茩asa wajan 茩afafuwan ta ba tare da tunanin komai ba ta wani fashe masa da sabon kuka tana fa蓷in "I'm sorry Hamma Akeemmm" shiru yay mata hakan yasa taci gaba da kuka hawayen na sauka akan 茩afafuwansa mi茩ewa tsaye yana ya motsa fuska kafin yace "fita" jikinta na rawa ta mi茩e tsaye zata juya taji ya wani irin fisgota tare da cillata saman kujera a hankali kuma shima ya zube akan kujerar ya wani sanya hannunsa ya sha茩e wuyanta idanunsa sunyi jajir yama kasa magana Akeela ji tayi zata rasa rai saboda wani irin fisga da Numfashinta keyi idanunta ya wani juya sakinta ya ganin yadda yana kasa jan numfashi sai hawaye dake bin wasu bakinta yana wani irin rawa da sauri ya jawota jikinsa ya wani..... http://wa.me/+2348119237616 *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/2/22, 08:55 - Buhainat: 2锔忊儯0锔忊儯-2锔忊儯1锔忊儯 Irin ma茩ale ta sosai yana sakin ajjiyar zuciya mai 蓷auke da jan numfashi, idanunsa a lumshe sai da ya samu good 5mint a hankali ya saketa ba tare daya kalli fuskarta ta ya mi茩e walking slowly yana tafe yana dafe goshinsa, a haka ya shiga bedroom 蓷in sa, yana shiga ya mai da 茩ofar ya rufe, Amani na jin motsin ta mi茩e tsaye tana kallon Abbien nata, ganin yadda yay tsaye tare da goya hannunsa a bayansa yana sauke numfashi, Mi茩ewa tayi tana zuwa wajansa tace "Abbie" idanunsa ya bu蓷e ya kalleta ba tare da yayi magana ba ya kama hannunta zuwa bedroom kwantar da ita yay a hankali cikin 茩asa da murya sosai yace "Du'a and sleep" ya fa蓷a yana nufar bathroom brush yay ya 蓷aura alwala kana ya koma 茩aramin parlonsa dake cikin bedroom 蓷in ya fara aiki a system. Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke a hankali kuma tayi baya tana wani irin sauke numfashin wahala, al'amarin Hamma Akeem na bata mamaki, wuyanta ta shafa sosai taji zafi hakan yasa ta marai-raice fuska murgu蓷a baki tayi tace "Mugu" da sauri kuma ta rufe bakinta tana zare ido jiki a sanyaye ta fita da part 蓷in nasa ta koma nasu, tana shiga Aleema tace "i have been looking for you amma babu ke ina kikai" Shiru tayi sai kuma tace "uhm naje gun Abbien Amani" kallon juna akai da Aleema da Afaf sai kuma tace "lafiya dai ko?" Tana zama akan bed 蓷in ta tace "naje just to say sorry" "sorry? Goodness for what reason shine yay maki abu banda Abbu ya samu ki da tuni kin 蓳ace mana and shine kikaje wajansa ko?" Idanunta ne yay rau rau tai 茩asa da kanta ta shiga wasa da yatsun hannunta tace "Uhm" Afaf ce ta Mi茩e zuwa inda take tana fa蓷in "look Akeela bari na baki labarin Hero in brief, shine babban yayanmu, yayi karatu 蓳angaren likita, while ya juya karatunsa zuwa 蓳angaren Agriculture, Akeem yana da tausayi ko biyar ta rage cikin aljihun sa zai iya hqr da ita ya bawa mabu茩aci, akwai wata wacce take mutuwar son Akeem har kusan rasa rai tayi wannan dalili yasa Abbu yaywa Akeem auren dole without his permission babu wanda ya ta蓳a ji Akeem yace yana son wata seriously bai ta蓳a ba, yana yin ciwo sosai bazan manta farkon ciwonsa a sanda Abbu ke babu labari tun lokacin da suka ce Wudil duba wata gona tun time 蓷in ya kamo da ciwo har gobe babu wanda yasan Meke damunsa ya 蓳oye amma kinga da idona, na gashin yana tarin jini wallahi cewa yayi ko da wasa yaji labarin na fa蓷awa wani sai yay min mugun doka kuma ya aurar dani ga tsoho, I'm scared ina mutuwar son Akeem, shine farin cikin family namu, yana da mugun hali wanda duk masifar ka is hardly kasan Meke damun sa, uhm lokacin daya dawo ya samu labarin auransa yanar muga lukutar masifa babu wanda ya iya juyashi, lokacin kuma da aka haifi Amani a ranar duk ya biya magana kujerar Hajj, kada ki damu da shi kiyi 茩o茩arin sanin wane shi, kada Kice za kina masa shiru idan ya fahimci yarinya bata da kunya saurin fita yake daga sabgar ta" shiru tayi tana kallon Aleema dake fa蓷in "Yeah! Idan yace maki 拼ar 茩auye kice shima shine tunda 蓷an uwanki ne, komai yace kiyi masa reply da irin mgnar nasan soon zai fita sabgar ki" kallon su kawai take tayaya zata iya yiwa Hero irin wannan mgnar ai sai ya 蓳allata ita daman da ba lafiya gare ta ba, tab she can't wannan abin ai yay yawa. Hijib 蓷in jikinta ta zare kana ta nufi bathroom brush tayi tare da yin alwala, kaya ta sauya zuwa wasu fararan Pajamas masu kyau, kana tayi addu'a ta kwanta. Akeem ya da蓷e yana duba kayan da yay order kana ya duba mail 蓷insa Mi茩ewa yay ya ajjiye system 蓷in, bedroom ya koma dan baya son barin Akeela ta kwana ita ka蓷ai kwanciya yay yana tofa mata addu'a a hankali kuma ya sumbaci goshinta cikin ransa yace "Rabbi yay maki albarka" ya fa蓷a yana rufe ta da duvet sai bacci take looking cute and happiness. Meema ce take fitowa daga part 蓷in Dad 蓷in ta, tana tafe tana surutai tai kyau gashinta ya sauka wanda aka rina mata shi zuwa two color red and black ansa mata farce, sai 蓷an gya蓷a kanta take, tana zuwa main Parlo zata shige Mom tace "Meema!!" ta fa蓷a cikin 蓷aga murya a tsorace Meema ta tsaya tana zare ido waje tace "Mom" cikin 蓷aga murya Mom tace "you're mad Meema look at your dress kin manta cewa ba lafiya gareki ba? Baki tsoran aljanu Meema wacce irin rayuwa ce wannan, na fara gajiya Kullum al'amarin ki 茩ara ca蓳ewa yake, Meema is this your hair eh? Kika je aka rina shi like this?" Shiru Meema tayi sharrrr hawaye kamar 茩aramar yarinya ya fara sakko mata wata tsawa Mom tayi mata tace "wallahi if i repeat myself Zaki gane kefe uwace dukkan wata 拼ar mace uwace wacce ake son ta zama good mother ga yaranta, idan kina da yarinya tana haka ai baza kiji haushi ba ko? Idan aure kikai da kina da yara kusan uku amma kullum abin naki sai addu'a" kuka Meema ta sanya da gudu ta juya zuwa wani part ganin haka Mom ta Mi茩e tana fa蓷in "Meema kada kije wajansa a haka Meema come back" ina tuni Meema tayi part 蓷in da gudu tana 茩ara sautin kukanta. Tana isa yana fitowa daga bedroom zuwa Parlo yana sanye da white kaftan da tracksuit trousers hannunsa zube cikin aljihun wandonsa yay wani irin kyau musamman dark skin 蓷insa wacce take wani irin glowing, ware Ido Asheer yay yana kallon t.v idanunsa 茩urrr akan Dr Abdul-hakeem Bukar Bello wanda yake cikin wani tattausan farin voyal anyi masa 蓷inki half body yay masa kyau kamar wani babban Balarabe bakinsa yay jajirrr ya 蓷ura wata rigar likitoci a sama yana bayani akan ciwon Asthma. Gaba 蓷aya hankalinsa ya tafi ga kallon Dr Abdul-hakeem wani irin fitinannan sarawa kansa yay masa da sauri ya dafe kansa tare da rufe idanunsa ji yay wasu photona suna masa Flash back a idanunsa dai-dai lokacin kuma Meema ta shigo cikin bedroom 蓷in nasa, yana jin sautin kukanta ya bu蓷e ido yama mance tunanin da yake da gudu ta fa蓷a jikinsa tana ri茩e sa tare 茩ara sakin kuka, shiru yay mata yana bubbuga bayansa kamar zai kuka haka yake jinta a ransa, ganin itafa ba kaine da ita ba kamar yadda shima ba shine dashi ba amma harya fita tunani a hankali ya zareta daga jikinsa fuskarsa ya kalla yadda ta 蓳aci da hawaye cikin damuwa yace "Mee" dake haka yake kiranta dashi kallonsa tayi yace "Mee what happened to you?" Fuska ta shawaga蓳e tace "Mom sai fa蓷a take ban so" Murmushi Yay mata yace "me kikai" turo baki tayi tace "wai shigar da nayi what happened with my dress Bro?" "Uhm" yace yana kama hannunta suka zauna yace "to ki daina ba kyau kinji, Kinga dai aike musulma ce ko? Kallo kanki fa haba Mee bana son ganin kukan ki so dole ki kiyaye" Murmushi tayi masa tace "kayi kyau bro" ta fa蓷a tana shafa lip's 蓷insa bakinta takai zata 蓷ura a nashi yace "No! Stop ke baki da kai ko I'm your brother" turo baki tayi tace "to ai naga da kana yi min irin haka fa" zaro ido yay yace "a'a sharri kawai ban ruwa na" shiru tayi masa tana juya idanunta zuwa ga cineme dai-dai lokacin aka 蓷auke fuskar Akeem. Cikin dare Akeela ta farka kamar kullum domin shan tea kamar yadda ta saba, mi茩ewa tayi tana 蓷aukan baby hijab ta sanya a jikinta waje tayi tana tafiya a hankali, kai tsaye kitchen ta nufa ta bata damu da duhun kitchen 蓷in ba ta 蓷auki mug ta shiga ha蓷a tea 蓷in, tana gamawa ta zauna akan kujera haka kawai ta tura baki gaba sai kuma tace "yana cewa mayya aljanar ruwa ai shine nan mayan jibi turarensa duk ya daman kilama mayan gaske ne kamar yadda Didi tace wallahi nima na tsane sa bana son sa mugu kawai" ta fa蓷a tana murgu蓷a bakinta A hankali Akeem dake zaune saman canter 蓷in kitchen 蓷in yay wani irin ya motsa fuska ba tare daya kunna light 蓷in kitchen 蓷in ba ya sakko 茩asa kai tsaye wajanta ya nufa yana zuwa yasa hannunsa ya amshe mug 蓷in cikin sauri tace "Wayyooo Hamma Akeemmm" saita muryarsa yay ta zama kamar ba nashi ba ya wani irin narkar da ita ba zaka ta蓳a cewa muryar Akeem bace yace "ba shi bane" wani irin fa蓷uwar gaban Akeela yay cikin ranta take fa蓷in "Na shiga uku ko aljanin dake zuwa cikin dare ne" a fili kuma Mi茩ewa tsaye tayi jikinta na wani irin rawa da 蓳ari hawaye ya wanke mata fuska tsoro ya kamata tace "dan Allah kayi hqr" wani irin taune lips 蓷insa Akeem yayi yana 茩ara narkar da murya yace "Hqr? Bake kika kira mu yanzu ba muna cikin bacci?" Girgiza kai tayi ta 茩an茩ame Jikinta waje guda tana yarfar da hannayenta tace "I'm just kidding ka tafi ban sakewa" matsawa yay suka samu very close da juna a hankali kuma ya wani irin kama hannunta ya 蓷ura bakinsa saman kunanta yace "zan tafi amma in one condition" kai ta 蓷aga yace "kullum kina zuwa cikin nan at this time Kada kina kunna light kada ki fa蓷awa kowa idan ba haka ba zan sace ki zuwa duniyar mu ta Aljanu" ya fa蓷a yana sauke numfashi domin ba 茩aramin tsayi maganar yay masa ba kai ta 蓷aga masa tunawa da maganar Ummi kuma yasa ta bu蓷e baki tace "Allah zanna zuwa dan Allah kada ka sace ni" wani irin cute smile yay yana shafa Sajansa a hankali kuma ya jata yace "Uhm bari kiji irin gaisuwar aljanu tunda baki biya gaisar da mutane ba" yana fa蓷in hakan ya jata zuwa jikinsa yace "kina bu蓷e ido ko kikai making any sounds zai tafi duniyar mu dake ohhh yahhh hold me tight and close your eyes zan miki wani abu" kai ta 蓷aga masa a hankali kuma ta ma茩ale sa tana sauke numfashi a gigice ta 蓷aga kanta jin yayi... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/3/22, 18:50 - Buhainat: Littafin na na ku蓷i akan 300 vip 500 ki biya ki karanta duk wanda ya karanta bai biya ba ban yafe ba馃え 2锔忊儯1锔忊儯-2锔忊儯2锔忊儯 Sama da ita tare da 蓷ura ta akan canter 蓷in kitchen 蓷in, tsoro duk ya kama Akeela domin ta gama yarda cewa shi 蓷in aljani ne kamar yadda ya fa蓷a mata daga Farko. A wani irin maraitaccen numfashi Akeem yaja kana ya sauke a hankali yana wani irin sauke Ajjiyar, Tsigar jikinsa na wani irin mi茩ewa tare da zubewa, kyarma da 蓳ari jikin Akeela ya fara ta wani kulle idanunta domin gani take by mistake idan ta bu蓷e idanunta zai iya saceta like what he said! Akeem kuwa wani irin lumshe idanunsa yay a hankali kuma ya 茩ara kusanta fuskar shi zuwa gare ta, idanunsa ya bu蓷e tare da sauke su akan jajayen la蓳蓳anta da suke wani irin rawa yana tunanin how soft and sweet it will be, "uhm" ya sauke wani irin numfashi mai zafin gaske. Cikin nutsuwa kuma ya ware bakinsa tare da zare tattausan tongue 蓷insa yana wani irin ka蓷a shi, kamar zai manna shi a hancinta da kuma sauri ya zame fuskarsa daga nata kamar wal茩iya haka ya fice daga kitchen 蓷in yana ya motsa fuskarshi. Shirun da taji ne yasa ta wani irin kwa蓳e fuska tana langwa蓳ar da kanta gefe kamar wata 茩aramar yarinya kana ganinta kasan ba wani wayyo gareta ba, turo bakinta tayi cikin wata kasalalliyyar muryarta tace "Na bu蓷e ido na ko?" Shiru babu amsa 茩ara tura bakinta tayi tana shirin yin kuka sai kuma tace "to baka mgn ne?" Nan ma shiru, da wani irin sauri ta bu蓷e idanunta domin a tunaninta ya 蓷auke ta ne, wata sassanyar Ajjiyar zuciya ta sauke ganinta still cikin kitchen 蓷in, Sauka tayi a hankali tana fa蓷in "Uhm kai aljani shine ka tafi ko baka fa蓷an ba?" Ta fa蓷a tana murgu蓷a bakinta tea 蓷inta ta kalla ganin ya jima dayin sanyi sai kawai ta juye sa a Wajan sink ta wanke mug 蓷in, fita tayi zuwa Parlo 茩irjinta na bugawa gani take kamar ko'ina tayi Aljanin yana nan, duhu ne a parlon shiyasa ta fara tafiya a hankali tana lalubar hanya, tazo shigewa tayi tuntube da 茩afarta gaba 蓷aya tayi baya ta gama tunanin za'a tare ta kamar ranar nan amma ina sai da taje 茩asa wata 茩aramar 茩ara ta saki tare da runtse idanunta ta shiga yarfe hannunta tana ri茩e waist 蓷inta, sosai taji zafin fa蓷uwar sharrr haka hawaye kuma ya wanke mata fuska, idanunta ta bu蓷e da 茩yar sosai tayi mamakin ganin Parlo yay wani irin haske, motsin da taji a bayanta ne kuma yasa ta juya a zaune ta ganshi saman kujera hannunsu ri茩e da robber yana shan ice cream, gefensa kuma plate ne wanda yaci yam balls ga kuma kwalin inabi, yana zaune sanye da Cable-knit vest wacce ta wani kama shi sosai six packs 蓷insa suka bayyana, Sai wani camouflage-print cargo trousers dake jikinsa, ya mi茩ar da 茩afarsa akan table idanunsa a lumshe yana ka蓷a 茩afarsa a hankali looking damn sexcy irin mur蓷a蓷蓷un mazan nan. Wani kalar zare idanu Akeela tayi tana dafe 茩irji, jikinta na rawa ta mi茩e bakinta na fa蓷in "uhm da.." kasa magana tayi saboda narkakkun idanunsa daya bu蓷e tare da watsa mata su, kafin yay mata magana tuni hawaye ya gama wanke mata fuska, wani irin mahaukacin tsoransa ta keji, haka kawai yanzu itama bata son sa bata 茩aunarsa kamar yadda shima ba yayi. Gently ya zame idanunsa daga kanta yana wani irin ta蓳e bakinsa a hankali ya mi茩e ya shiga kwashe kayan da yay amfani dasu ya mai da saman table 蓷in, duk abinda yake yana jin idanunta a jikinsa hakan yasa ya wani irin jan siririn tsaki tare da fa蓷in "Witch aljanar dare" bisa ga mamakinta sai yaji tace "ai dai kama haka ne" wani kalar zare ido yay for the frist time tunda yake da mace ta bashi bad reply haka, macan ma 拼ar 茩auye wacce ya tsana baya ko 茩aunar bu蓷e idanunsa ya ganta, hannunsa ya zuba cikin aljanu yana binta da kallon tsana kallo wanda yake nuni da a koda yaushe ma zai iya samun matsala idan yaci gaba da tsayawa a inda take, _鈥淚 hate you鈥漘 ya fa蓷a yana tsartar da yawo kana ya juya cike da jarumta ya fara takawa zuwa upstairs, wani irin fashewa da kuka Akeela tayi wato baya sonta ya tsaneta "wallahi nima na tsane ka" kalmar ta ya sauka har tsakiyar kunansa amma ko tsayawa bai ba ya shige cikin part 蓷insa yana wani irine shafa sumar kansa shi ka蓷ai yasan Meke yawo a ransa dama zuciyarsa. Yana shigewa Akeela itama ta nufi part 蓷in su, gaba 蓷ayansu babu wanda ya kwanta bacci kasancewar kamar kusan halinsu 蓷aya, Sallah suka shigayi har aka yi Subhi, fitowa yayi cikin Muslim thobe jallabiya, yana sakkowa Abbu ya sakko idannunsa a 蓷an kumbure kamar wanda yay kuka nan kowa masirar soyayya ce ta sanya shi a gaba, kallo guda Akeen yaywa Abbunsa ya 蓷auke kai, a haka suka nufi masjid bayan an idar suka dawo a tare, uffan Abbu bai ce ya nufi part 蓷insa, Akeem kuma ya nufi 蓷akin karatu, yana shiga Amani na shigowa wajansa ta 茩arasa tana fa蓷in. "Sabahul khair Abbie" kallonta yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "Sabahul khair Dr" murmushi domin lokaci zuwa lokaci sunan da yake kiranta dashi kenan Dr, ganin yaja idanunsa ya rufe yasa bata sake magana ba, a hankali aka bu蓷e 茩ofar Afaf ce a gaba sai Aleema sai kuma Akeela daga baya, Zama duk suka yi bayan sun yi sallama, Aleema ce ta saci kallonsa sai kuma tace "Mrng Hero" shiru yay musu ganin haka yasa Afaf 蓷in "Sabahul khair" babu wanda ya amsa daga cikin su, shiru yay musu sai da ya gaji dan kansa sannan yace "hadda first 茩ari baya" a hankali Aleema ta fara tana gamawa Afaf tayi hakama Amani tayi, 1 by 1 ya shigayi musu karatu bayan ya gama na qur'an ya 蓷auki Umdatul ahkam Leema ce tace "Hero ba kayiwa Akeela nata karatun ba" idanunsa ya 蓷aga ya kalleta ganin yadda yanayinsa ya sauya yasa tai saurin 茩asa da kanta kallonsa ya bayar kan karatun yaci gaba dayi musu, bayan ya gama a takaice yace "out" mi茩ewa sukai gaba 蓷aya har Akeela 茩afarsa ya da sauri kuma ya 蓷auke ganin Amani tayo baya, taune bakinsa yay hakan yasa dole yace "keee" gaba 蓷ayansu tsayawa sukai domin basu gane dawa yake ba, Akeela da tasan tayi laifi tayi saurin gaba zata fita idanunsa yana a rufe yace "uhm kina fita..." Fita sukai gaba 蓷aya suka ja 茩ofar Akeela kuma ta tsaya kanta a 茩asa jikinta ya shiga rawa da kuma 蓳ari, gently ya mi茩e daga inda yake, Kana ya goya hannunsa a bayansa ya fara tafiya cike da kamewa irin nashi, a gabanta yaja ya tsaya, yana binta da kallo babban hijab ne har 茩asa a jikinta wanda yay masifar yi mata kyau, baka ganin komai a jikinta sai 茩yakkyawar fuskarta wacce hijab 蓷in ya 蓷an zagaye, Hannunsu ya zame daga bayansa a hankali ya mi茩a hannunsa tare da amsar littafan hannunta ba tare da yace mata komai ba, ya jata zuwa ciki zaunar da ita yay shima ya zauna, Kallonta ya shigayi ganin yadda take ta motsa jikinta da bakinta kamar mai shirin cewa wani abu ko kuma take neman wani abu. Gyara zama yay kafin yay magana kawai yaji ta fashe da kuka tana fa蓷in "dan Allah kayi hqr wlh bazan sake ba kaji" Kallonta yay baice komai ba, lumshe idanunsa yay yana jin yadda kukanta ke wani irin dukan kansa, wani gajeren tsaki yaja a hankali kuma yace "keee dan Allah Shiru" ya fa蓷a a kaushashe cike da nutsuwa, da sauri tayi shiru tare da sanya hannunta ta dafe Mararta tana jin wani irin fitsari na taho mata, 茩ara ha蓷e fuskarshi yay babu alamun wasa yace "I'm i ur mate?" Girgiza masa kai tayi tana 茩ara matse Mararta jinjina kai yay yace "uhm nine maye? Ko kin ta蓳a gani ina kallonki ina bin duk inda kike?" Cikin kwa蓳e fuska tace "A'a" gyara 茩afarsa yay a hankali ya mi茩ar da ita yace "Good,kinga kenan ke mayyar ce kin nace a gidan mutane, ga kallon masifa har tsoro nake ki kallan cos da ciwon ciki nake kwana duk kin shanye min jinin jikina, kullum kina lura dani cikin dare dana fito kike fitowa haka ne?" Kai ta 蓷aga masa alamar "eh" ha蓷e fuska yay sosai yana wani sauke numfashi domin kwana nan ciwon kai Yarinyar keson bashi, shi sam bai saba da duguwar Magana kamar haka ba, cikin 茩asa da Murya yace "baki da bakine?" Girgiza masa kai tayi tace "Ina dashi" yace "muga" kallonsa tayi 茩urr 蓷auke idanunsa yay a hankali kuma ta ware la蓳蓳anta kafin kuma daga baya 茩aramin bakinta ya bayyana, fafaran white teeths 蓷inta sai haske suke wani 茩amshi na fita, ta蓳e baki yay wani irin ya motsa fuska kafin da sauri ya toshe hancinsa yace "uhm ana brush" kuka ta saka masa tace "wlh kullum sai nayi sau biyu ko sai uku" bai 茩ara ce mata komai ba sai wani irin ha蓷e fuska yay ya dawo asalin Akeem 蓷insa kafin ta ankara ya sanya hannunsa ya wani kama lip's 蓷inta tare da wani irin murza su, runtse idanunta tayi saboda wata azaba daya shige azabar kuma da yay mata yawa ne yasa kawai ta wani sakar masa fitsari ji kake shaaaa akan 茩afafuwansa.. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA 2/3/22, 18:50 - Buhainat: 2锔忊儯3锔忊儯-2锔忊儯4锔忊儯 Da wani irin sauri Akeem ya zame 茩afafuwansa da Zallar mamakin rashin hankali da kuma tarin wawta ko 茩uruciyar Akeela yake binta da wani irin hargitsastsan kallo, kasa magana yay sai Mi茩ewa da yay zuciyarsa na wani irin zafi da tiririn ba茩in ciki, cikin tafiyar nan nasa mai cike da nutsuwa yake tafiya sai da yaje bakin 茩ofa ya tsaya cak yana cije bakinsa can 茩asan zuciyarta ya lalubar kalmar "Make sure kin wanke" yana fa蓷in hakan ya fice daga cikin part 蓷in karatun, a can main Parlo ya samu Didi tana ha蓷a tea sai uwar madara take laftawa, kamar zai shige sai kuma ya nemi waje ya zauna saman kujera yana binta da kallo ta蓳e baki tayi sai kuma tace "Ina kwana? Nace ina ni nan da kake kallo na ba gantalalliya bace bani da girman kai ko ka蓷an,a toh! Ita dai rayuwar guda nawa take Meye a ciki dan na gaisheka ina nan wata rana zaka saman" a karon farko daya 蓷an saki fuskarsa cikin wata kamilalliyar Murya yace "Granny" wata Amintacciyar soyayya ce tsakanin Akeem da Didi ka kaf jikokin ta babu wanda take bala'in so kamar sa, kiran sunanta da yay a yanzu kuma ya sanya ta wani irin washe baki baki tana fa蓷in "daman ina sane nace haka yanzu dai ba gashi kayi magana ba, Audil laifiyarka 蓷aya kuwa? Ya naga kana zu茩ewa kai 蓷aya kamar wanda akaiwa shayi, a'a fisabilillahi babu ruwana da son zuciya irin na iyayenka maza fa蓷a min me kake so" shiru yay mata sai Kallonta kawai da yake a zahiri kuma zuciyarsa da tunaninsa na wani waje nada ban, gyara zama Akeem yay looking so worried yace "Granny kina manta suger naki ko?" Mami dake fitowa tace "茩ilan yanzu tunda kai ne ta saurare ka" Mami ta fa蓷a tana zama akan sofa tana sanye cikin wata atamfar Daimond mai kyau, shi dai Akeem bai 茩ara cewa komai sai bakinsa daya bu蓷e yace "Mrng Mami" "Mrng how are you ba zaka aiki bane?" Mi茩ewa yay watching his rolex yana fa蓷in "zani" yana fa蓷in hakan ya haura upstairs, Akeela tsaye tayi jikinta duk ya ji茩e da fitsari wanda ita kanta ba zata iya cewa ga lokacin da fitsarin ya kwance mata ba, samun kanta kawai tayi dayinsa, jikinta sai rawa yake saboda sanyin dake busa ta, a hankali ta 蓷auki moper, ta shiga mopping wajan bayan ta gama ne ta 茩ara wankesa da ruwa tass kana ta mai da komai ta fito, A Parlo Akeela ta tsaya kanta a 茩asa kafin ta bu蓷e bakinta da 茩yar tace "Mami, Didi ina kwana" washe baki Didi tayi tace "Lafiya lou Tsila Allah dai yasa ki wanye lafiya, yarinya mai hankali ban ta蓳a ganin 茩yak茩yawa kamarki ba yasin har wata kama kuke da Audil, a toh kiyi tayin azkar dai baki san da masu ba茩in halin da kike zaune ba, wannan rayuwar ta sauya abin gudu ba茩in ciki a zuciyar kowa, Ni dai babu ruwana fisabilillahi shi dai 蓷a na kowa ne" sarai Mami tasan cewa da ita Didi take amma tayi banza tama 蓷auke kanta ko kallon Akeela ba tayi ba, Allah yana gani Zuciyarta kawai take kaiwa nesa har take zama cikin gida 蓷aya da Yarinyar da tayi sanadin ran 蓷an ta, jiki a sanyaye Akeela ta shige part 蓷insu tana shiga ta samu su Afaf na shiryawa zama tayi tana kallonsu cike da sha'awa wasu irin hawaye Masu zafi ne suka shiga sakko mata da sauri tayi 茩asa da kanta tana share hawayen da bayan hannunta, Aleema data 蓷auki school bag 蓷inta ta kalli Akeela tace "what's up? Mene yasa kike kuka Hero ne?" Idanunta ta 蓷aga ta kalli Aleema sai kawai ta fa蓷a Jikinta kamar 茩aramar yarinya tana kuka mai cin rai, kallon juna sukai Afaf ce ta samu damar fa蓷in "Bana fa蓷a miki ki dai nayi masa kuka ba? Mene yasa kike son nuna masa 茩uruciyar ki da kuma shagwa蓳ar ki a fili har haka, wallahi kika sake Hero ya gane abinda baki so kin shiga uku" ri茩e Aleema tayi sosai tana fa蓷in "Nima a sani makaranta ko zan daina saman gidan nan, I'm tried ni wajan Baffa zan koma" zama Aleema tayi kasancewar ita ce babba cikin lallashi tace "makaranta kike so?" Kai ta 蓷aga tana tura baki gama Murmushi tayi tace "Meye qualification 蓷in ki?" Shiru tayi musu still kanta yana 茩asa kafin tace "Ina jiran exam 蓷ina ta fito ne, zan shiga ss" gaba 蓷aya suka ha蓷a baki wajan fa蓷in "Ss? how old are you Akeela?" Idanunta ta rufe tace "17yrs" dry sukai sosai Afaf tace "wonderful shall never end, wlh ban 蓷auka kin kai haka ba" hararar Afaf Aleema tayi tace "Age is just a number amma girman jikinki yay yawa a secondary school at this time ya dace ace kina University ne, kiyi Abbu magana he can handle everything me Zaki karanta ne?" Kanta a 茩asa tana matse hannunta tare da 茩an茩ame Jikinta tace "Medicine" hannu Afaf ta ha蓷e alamar "good" sai kuma tace "let's go we getting late Aleema" sallama sukaiwa Akeela tare da fita daga part 蓷in, suna fita Akeela ta nufi bathroom ta ha蓷a warm water sosai tai wanka ta gasa jikinta, fitowa tayi jikinta na zubar da ruwa cream da robe ta shafa jikinta gudun tashin ciwonta saboda ha蓷uwar hadari, wata abaya mai nauyi ta sanya ta 蓷aure gashinta da ribbon a hankali ta kwanta saman bed ta rufe jikinta da duvet,a hankali taja idanunta ta rufe da kuma sauri ta bu蓷e saboda Aljanin daya fa蓷o mata wani irin Murmushi tayi domin ita wlh Aljanin ya fiye mata Akeem sau dubue bata tunanin kome Akeem zai yi zata iya yafe masa abinda yay mata, da ace ta yafe masa Gwamma ya rasa farin cikinsa baki 蓷aya, da wannan tunanin wani irin baccin gajiya ya 蓷auke ta. 8:15 dai-dai Akeem ya shiga sakkowa daga kan strains 蓷in benen sanye yake da wata ha蓷a蓷蓷iyar Maroon 蓷in Single Breasted suit ya sanya white necktie Yana tafe watching his rolex submariner saboda ganin time yana ja ga meeting da yake dashi, 茩afafuwansa da suke sanye da Lace-up Boot shoe, sumar kansa sai she茩i yake, yana fitowa ya samu Abbu yana breakfast 茩arasawa yay idanunsa a lumshe yaja kujera yana 蓷an sauke numfashi da 茩yar ya bu蓷e bakinsa yace "Mrng Abbu" Abbu da idanunsa har yanzu suke a kumbure saboda rashin bacci ya 蓷aga idanunsa yana 蓷an sakin murmushi 茩arfin hankali yace "how are y Dr?" Yana Mi茩ewa tare da fa蓷in "Allahamdulillah" Mami dake itace da girgi tace "breakfast?" Walking slowly yace "Inni sa'im" da Mamaki Abbu ya ajjiye spoon 蓷in hannunsa yace "ba jiya kayi Azumin ba yau kuma na mene?" Caraf Didi tace "Yaro ne masifa na cinshi a jiki ba dole yay azumi ba, gashi nan sai zu茩ewa yake kamar sabon shayi" Akeem dai baice komai ba ya fice daga cikin gidan yana fita driver ya tashi tare da bu蓷e masa Sabuwar motarsa wata 茩arama black da ita mai 茩irar Bugatti Veyron a back seat ya zauna bakinsa yana motsi yana tasbihi a ransa, a haka driver yaja suka fice daga cikin gidan. Abbu yana gama breakfast ya mi茩e kallon Mami yay yace "Ina Akeela?" Ta蓳e baki tayi tace "Ajjiyar ta ka bani ne?" Girgiza kai kawai yay ya fita daga cikin Parlon kai tsaye part 蓷insu Afaf ya shiga, a hankali ya mur蓷a handle 蓷in 茩ofar tare da shiga yana jin wani masifar da蓷i a ransa, a kwance ya sameta ta na蓷e Jikinta waje guda tana bacci Peafucally, da sauri jikinsa har rawa yake ya nufi inda take kwance, zama yay bakin bed 蓷in yana fa蓷in "Babyn Abbunta Ohhh yahh tashi mu gaisa" ya wani jaa duvet 蓷in 茩asa samar kanta ya fara cin karo ta wani wargatse gaba 蓷aya ya rufe mata fuska, wata kalar ajjiyar zuciya Abbu yaja yana jin wani irin fitinannan Abu na fisgar sa, a hankali ya 茩arasa janye duvet har zuwa 茩asa 蓷an ran茩wafawa yay dai-dai fuskarta yana shafa gashinta cikin 茩asa da Murya yana wani irin lumshe idanunsa yace "Akeela baby wake up" yaja hancinta yana sakin Murmushi, wani irin juyawa tayi gaba 蓷aya tayi 茩asa zata fa蓷a da sauri ya jawota tare da 蓷urata bisa cinyarsa yace "Babyn Abbunta bacci ko, please wake up kiyi min Murmushi" a hankali ta wani kwa蓳e fuska tare da sakin kuka wani irin rungome ta yay sosai a jikinsa yana jijjiga ta kamar Zuciyarta zata tsage haka yake jin bugawar da take masa, zame ribbon 蓷in yay gaba 蓷aya ya tura hannunsa cikin sumar kanta yace "Uhm Abbu ne ko? Sorry yi bacci abinki, shiru Akeela na" ya 蓷an bubbuga bayanta a hankali take sauke ajjiyar zuciya tana wani irin bacci Peafucally cike da kwanciyar hankali, gently ya kwantar da ita ganin bata da niyyar tashi, Mi茩ewa yay bayan ya gama gyara mata kwanciya ji yay jikinsa yay weak ko fitar ba zai iya ba, a hankali yay waje yana fesar da iska, a Parlo ya samu Mami da kallo kawai ta bisa har ya shige part 蓷insa, Mi茩ewa tayi tabi bayansa tana zuwa yace "ya akai?" Murmushi tayi tace "uhm har yanzu baka samu min mafita ba ko? U doesn't care about me and my fellings ko na rayuwa kona mutu duk problem 蓷ina ne ko?" Kallonta yay sosai kana ya 蓷auke kai baice mata komai ba, ganin haka yasa tace "Dakai nake magana ba, Abbakar" with much surprise Abbu ya kalli Mami kana yace "Abbakar?" Hannunta ta watsa irin kai ta shafa kafin tace "Eh Abbakar ba sunanka bane?" Zama yay tare da har蓷e 茩afa yana 蓷an Ka蓷awa kamar yadda Akeem yake yace "haka Ubana ya ra蓷an, just go to the point" idanunta nan yay jajir kafin tace "wallahi billahi azim na gaji ji nake kamar zan mutu, ana aure dan jin da蓷i amma ni musiba ya zame min,bana da kwanciyar hankali, infact ban ta蓳a samu wani lokaci ko wata rana dana samu farin ciki dakai ba, ci, sha, suttura, ku蓷i, babu abinda na rasa amma wannan ba sune abinda nake so ba" ta fa蓷a tana share hawayenta Mi茩ewa Abbu yay kamar wani matashin saurayi har zuwa inda take hannunsa ya 蓷ago ha蓳arta kafin yace "what the you want Khadijertou?" Fuskarta ta 茩wance tana fa蓷in "i want you, only you ina son kasancewa dakai amma ka茩i yadda kaje kaji matsalar ka da har baka iya da蓷ewa da iyalanka, ina maka uzuri ina 蓷auka shekaru ne,amma na fahimci ko wanda ya fika shekaru abinda zai sai ya fika, mene yasa idan ba zaka iya ka sauwa茩e min kawai banyi tsofar da zan rasa mijin aure ba, ka barni da zunufi guda 蓷aya mana, Uhm kasan me nake a duk sanda bu茩ata tazo min? Da kaina nake biya kai na bu茩ata ina kuka da hawaye na, ko iya Wannan ya isa ya kaini wuta, balle kuma ace ina bin maza dan Allah Abbu ka tausaya min ka samu magani or divorce me" zubewa tayi a wajan tana kuka da wani 茩arfi kuma tace "i need my divorce paper Abbu wlh na gaji, na rasa 蓷ana gashi ina son rasa raina haba" kasa magana Abbu yay key car 蓷insa kawai ya 蓷auka tare da ficewa daga cikin gidan ko babbar riga bai sanya ba, domin shi a yanzu gani yake kamar damuwarta da sau茩i akan nashi damuwar. A hankali Akeem yake sakkowa fitowa daga cikin Elevator yana tafe yana sauraran abinda p.a yake cewa a hankali ya sauke Ajjiyar zuciya, kafin ya kalli p.a da sauri p.a ya sauke idanuna 茩asa saboda wani irin jaa da idanun Akeem sukai ga yadda jijiyoyin kansa suka tashi, shafa kansa kawai yay tare da zuba hannunsa cikin aljihun wandonsa yana tafiya cike da kamewa da haiba ga wata zallar nutsuwa, amma duk wanda ya kalli Akeem yasan cewa ya 蓷an fa蓷a ga wani haske da kwarjini daya 茩ara amma ramarsa na son fallasa shi. P.a ne yace "Sir wasi茩ar gaggawa muka samu daga 茦auyen Wudil, akan barazanar da ake musu na filayansu, yanzu har an fara cire masu albarkatun noma, kuma mun samu labarin ana gab da fara gina wannan babban company na haramtattun Drugs, babban abin tashin hankalin shine..." Shiru yay ya 茩asa 茩arasawa saboda tsoran da yake ciki da kuma fargabar halin da Akeem zai shiga a lokacin daya san abinda yake faruwa da gudan jininsa kuma farin cikinsa, wanda dukkan abinda ya zama ta dalilinsa ne daya kawo sa wannan duniyar wanda har zuwa yanzu ba kowa ne yasan cewa Shine mahaifinsa ba, daga cikin kowa hadda su kansu iyalan Bukar Bello domin suna rayuwa da Akeem akan cewa jinin jikin Bukar Bello. Tsayawa Akeem yay a hankali kuma ya 蓷an 茩an茩ame jikinsa saboda wani irin jiri dake neman 蓷aukan sa, cike da jarumta ya bu蓷e bakinsa a hankali yace "uhm mene? Me kake 蓳oyewa?" Shafa kai P.a yay yace "daman, nace uhm" wani irin razananiyyar tsawa Akeem ya dakawa P.a yace "P.a I'm i ur mate? Eh?" Jikin P.a na rawa yace "I'm sorry Sir nace ko za kazo muje 茩auyen yanzu? Olrdy na gama shirya tafiyar" wata 茩yakkyawar zufa ce ta shiga yankowa Akeem duk da 茩wantaccen hadarin dake garin da kuma tarin A.cn dake Ka蓷awa, ajjiyar zuciya ya sauke tare da yin gaba bai ce komai ba, da sauri P.a yace "please Sir kazo muje kafin lokaci ya 茩ure akwai matsala ne" idanunsa a rufe cikin tarin gajiyawa da maganar P.a Akeem yace "what's the problem?" Kai p.a ya 茩ara saukewa cikin ka蓷uwa yace "kazo muje dai frist" da wani irin zafin nama Akeem ya sha茩i wuyan p.a jikinsa na rawa yace "P.a tell me what's the problem Meke faruwa a Wudil" cikin fitar hayyaci P.a yace "An...an kashe Baf..... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:42 - Buhainat: 2锔忊儯5锔忊儯-2锔忊儯6锔忊儯 鈥淎n kashe Baffa?鈥� kalamar da Akeem ya maimaita kenan a ransa yana sauke wani irin Ajjiyar zuciya gaba 蓷aya kansa kuncewa yay yama rasa wanne Baffa P.a ke Magana, a hankali kuma ya zare hannunsa dake wuyan p.a ya wani goya hannun a bayansa one one ya shiga taka 茩afafuwansa, ganin yanayin Akeem yasa P.a 茩ara matsawa kusa dashi yace "Sir shall we?" Kafin Akeem yay magana Wayarsa ta fara ringing yana jin kiran ya share sai da akai wajan 5miss calls kafin ya ciro ha蓷a蓷蓷iyar wayar nashi, sunan dake yawo a saman screen 蓷insa yasa gabansa sake fa蓷uwa, answering yay a hankali ya bawa p.a wayar bayan ya sanyata a handsfree, Muryar Abbu ce ta cika wajan kana jin muryar nashi kasan something is fishy cikin dakiya yace "Abdul-hakeem" shiru Akeem yay yama kasa magana sai p.a ne yace "Abbu yana ji" daga can 蓳angaren Abbu dake shiga Mota shida su Ummi da Didi sai Kuma Akeela wacce take tsaye kamar statue da idanu kawai take kallon kowa, tana sanye da 茩aton hijab 蓷inta wanda ya rufe mata duk Jikinta sai casbin dake hannunta Abbu yace "Abdul-hakeem ka same mu a wudil yanzu" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar, ba tare daya amshi wayar ba ya nufi fita daga cikin Companyn gaba 蓷aya ma'aikatan suka bisa da kallo, kai tsaye wajan driver ya nufa ganin haka yasa p.a fa蓷in "Sir Allow me to drive you please" wani irin hargitsastsan kallo Akeem yaywa p.a jikinsa na wani irin rawa ya 蓷auki car key 蓷in ya bashi, shiga yay shima p.a ya shiga lumshe idanunsa yay kana yay Bismillahi tare da yiwa motar key da wani irin speed yabar wajan ya 茩ure duka giyar motar, gaba 蓷aya baya gane komai ya kuma rasa gane wanne Baffan aka kashe, akan wanne dalilin aka kashe sa kuma su waye masu kisan. Abbu yana gama wayar Bala driver yaja motar suka fita, Ummi da Didi na gidan Tsakiya Akeela na baya Abbu na gama, shiru motar tayi sai Didi wacce tati zuru ziri saboda till now bata son Meke faruwa ba. Suna barin gidan wata mota Honda Amaze ta shigo cikin gidan da gudu, parking sukai suna zuwa wajan wani securitie yazo yana fa蓷in "hee! Da iznin wane kuka shigo" a hankali Karim yay 茩asa da glass 蓷in motar fuskarsa 蓷auke da Murmushi yace "Bukar Bello ya bamu dama" cikin ha蓷e fuska securitien yace "to ba ya nan" wani tsaki Ajmal yaja kana ya bu蓷e motar ya fito, yana sanye da wani irin fitinannan Yard mai manyan zane, kansa babu hula rigar yard 蓷in ta zauna masa iya waist nashi, yay Wani irin mugun kyau, hannunsa cikin aljihu idanunsa cikin glass fuska a 蓷an sake ya kalli securitien yace "hey" "hello" securitien ya bawa Ajmal amsa shafa kai Ajmal yay yana kallon Karim gane hakan yasa Karim fa蓷in "ka samu mana permission na ganin yama sunanta?" Ya fa蓷a yana kallon Ajmal, shiru Ajmal yay domin shi kansa ya mance sunan Yarinyar,Karim ne yace "Akwai budurwa a nan gidan ko?" Kalan baku da hankali securitien yay musu ganin yadda Ajmal duk ya cika masa idanu yace "we have many girls a gidan nan,ban san wace kuke magana ba" Ajmal ne ya taku a hankali kana ganinsa kasan ku蓷i ya gama ji茩ashi cikin 茩asa da Murya yace "names please" da sauri securitien yace "babbar itace Aleema, sai Afaf, sai kuma wacce take zuwa duk hutu Anup" kallon juna sukai Ajmal ya girgizar kai Karim yace "suke nan?" Kai securitien ya 蓷aga alamar eh, wani irin kwa蓳e fuska Ajmal yay tamkar zai fasa ihu haka ya keji, mood 蓷insa ya sauya Karim yace "Sorry friend bana jin gidan ne" da sauri Ajmal yace "wallahi shine, zuciyata ba zata min 茩arya ba tabbas nan ne" cikin tausayawa Ajmal Karim yace "kana ji dai duk sunan babu nata, dole kayi hqr da Wannan yarinyar tun safe muke yawo kamar wasu marasa gata haba" mota Ajmal ya shiga tare da yin baya ya kwanta Shiga Karim yay tare da yiwa motar key suka fita daga gidan suna zuwa bakin gate securitien yace "Akeela" da wani irin sauri yace "heyyy stop! Stop" amma gudan da Karim yake yasa gaba 蓷aya ba suji kiran ba, dafe kai securitien yay yace "wlh na mance da Akeela, bata fita ba'a ganinta yarinya sai jarabar kyau da tsarin halitta ni kaina ina mutuwar sonta da za'a bani aurenta nikam da an gama yimin komai" wajansa ya koma ya zauna yana yaba kyan surar Akeela. Motar Akeem ce ta fara isa garin saboda gudun da yake yi, gaba 蓷aya yama mance da cewa azumi yake, parking yay da motar daga can nesa saboda tarin mutanan daya gani, zama yay cikin motar tare da kifa kansa akan string motar yana sauke numfashi, p.a ne ya fito saboda ganin motarsu Abbu, cikin sauri Abbu ya fito sai Didi da kuma Ummi, jikin Abbu na rawa ya shige cikin gidan tarin jama'ar ne ya sanya Didi fa蓷in "Muhammadur Rasulullah s.a.w jama'ar Meye Wannan? Sada茩a Baffa ya fara bayar wa bani da labari ko mene?" 茦asa Ummi tayi da kanta tace "muje daga ciki Didi" gaba Didi tayi tana surutai irin na kuncewar tunani, Akeela idanunta ta ware sosai tana wani irin 茩an茩ame Jikinta waje guda, tuni jikinta ya fara wani irin rawa da 蓳ari baya tayi zata fa蓷i jin an ri茩e mata bakin hijabi yasa ta 蓷an juya a tsorace, Akeem ne tsaye a bayanta idanunsa sunyi jajir, tsaye yay yana Kallonta kamar yadda take kallonsa, juyawa tayi domin ta firgita a ganin yanayinsa sosai, tana tafiya a hankali yana biye da ita a baya, tsayawa tayi saboda wani irin bugawa da Zuciyarta tayi,cak shima ya tsaya yana wani irin ha蓷e rai juyawa tayi ta sake kallonsa 蓷auke kansa yay yana wani irin shafa kansa, ganin kuma zata 蓳ata masa lokaci ne duba da yadda idanunta yake a juye kallo guda kuma yay mata yasan bawai Akeela bace mutanan tane a kusa, neman hanyar gudawa take, kwarjini da kuma tsoran da suke masa ne yasa ta nufi cikin, hannunsa ya mi茩a zai ri茩e ta tayi baya da sauri tana na蓷e hannunta a hankali kuma murgu蓷a masa baki, 茩aramin bakin nata yabi da kallon, idanunsa ya 蓷auke tare cafke hannunta tana tirjewa da wani irin 茩arfi ya jata zuwa cikin gidan dai-dai lokacin Baba Rabi ta fito idanun ta yay jajir Akeem tabi da kallo da kuma Akeela, banda zanan 茩addara tasa sun zo a ciki guda mahaifa guda da babu shakka a yau basai anjima ba za'a tabbatar dasu a miji da mata. Hawayen dake idanunta da goge ta蓳a fa蓷in "Mai sunan kawo zo Baffa na kira" "Baffa?" Ya samu kansa da fa蓷a daga can bakin 茩ofa Abbu yace "he still alive" ba tare da Akeem ya 茩ara kallon Baba Rabi ba ya nufi cikin 蓷akin yana janye da Akeela, wlh daurewa kawai Abbu yay amma zuciyarsa ta kusa bugawa saboda ganin hannun Akeem ya ri茩e Akeela ji yay kansa har wani juyawa yake, fita Abbu yay zuwa waje Ummi kuma na da茩in Baba Rabi, shiga Akeem yay bakinsa 蓷auke da sallama still yana ri茩e da Akeela wacce ta gama fita a hayyacinta mutananta suka kawo mata ziyara, shiga ciki yay da kuma sauri ya zaunar da Akeela tare da 茩arasawa wajan Baffa ya shiga fa蓷in "P.a! P.a" ya fa蓷a yana jawo Baffa jikinsa da niyyar fita dashi zuwa mota saboda jinin da yake zuwa ta cikinsa, girgiza kai Baffa yay cikin wani irin fitar rai ya 茩an茩ame hannun Akeem yace "sauke ni Abdul-hakeem" da wani irin sauri Akeem yace "Baffa" idanun Baffa na rufewa yace "Maudo na" (Maudo means Babba/Big senior like kawo). Zama Akeem yay yana Rungome da Baffa dake wani irin fisgar numfashi hannun Akeem Baffa ya ri茩e yace "Maudo na, aka ha茩茩ina suka caka min wu茩a har sau uku, kasan mene yasa nace kada a kaini asibiti?" Da sauri Akeem ya 茩ara ri茩e Baffa tare da sanya hannunsa ya dafe wajan dake zubar da jini yace "saboda kai Maudo na, nasan saboda na fa蓷a maka ko suwaye shiyasa Ubangiji bai amshi rai na ba, amma a yanzu ina jin lokaci yayi zan tafi na barka da 茩anwar, nasan a yanzu baka san ko menene ba akwai abinda nake 蓳oye maka Maudo na, ina kuma da dalili da hujjar hakan amma lokacin da bu茩atar ka sani yazo akwai mahaifinka Bukari zai fa蓷a maka komai, Maudo na sau uku suna caka min wu茩a saboda kawai nace ban amince a kar蓳i gona ta ba, da kuma dukkan wanda yake kusa dani, kada ka barsu kai wal茩iya ne zaka bayyana a gabansu tabbas zaka bayyana, kai Takobi ne kuma kai 蓷in haske ne" shiru Baffa yay samu wani jini da yay tsartuwa ta cikin hannun Akeem ya sauka har jikin Akeela wacce bata gane komai tana dai zauna ne, cikin wata iriyar Murya Akeem yace "Baffa please kai shiru ka barni na kai ka asibiti" girgiza kai Baffa yay yace "Assha lokaci ya riga da yayi Maudo na, Akeela kina ina" juyawa Akeem ya ganta zaune ta zurawa bakin 茩ofa idanu, hannunta ya kama tare da jawota kusa da Baffa hannunta Akeem ya sanya cikin na Baffa zai zame Baffa yay saurin ha蓷e hannunsu waje guda "Maido ga 拼ar uwarka jininka idan Akeela tayi kuka kaine, idan tayi farin ciki kai ne tarbiyyarta yana wajanka, ban damu da tayi ilimi mai yawa ba tsantsar ilimin addinin Akeela shi ka蓷ai ya ishe ta, tay karatun Alkur'ani wanda babu wanda ya ta蓳a yin irinsa a nan, Allahamdulillah kuma tana aiki dasu, Abdul-hakeem ka kula da Akeela ba zaka fahimta amma akwai wata rana tana nan zuwa, na amince ka sama mata amintaccen miji na gari ka bashi aurenta, ban san mene 茩addara zata haifar ba amma inajin kamar zan tafi na bar baya da 茩ura, kayi addu'a a ko wanne hali Akeela ta kasance ka zauna da ita ka kula da labarin ta kada ka tsaneta 茩ilan zanan 茩addararta ne a haka, Allah yay maku albarka kune farin ciki na" idanunsa ya lumshe da sauri Akeem yace "Subuhanallah! No please Baffa Kada kayi mana haka kaci gaba da magana kada kayi shiru Baffana, ban san meke damuna ba, ina jin kamar rashin sabo ne ka yafe min Baffa ina maka kallon Uba kamar yadda ka zama yayan mahaifina" wani irin Murmushi Baffa yay zallar kamarsa da Akeem ya bayyana bakinsa na zubar da jini haka hancinsa yace "ka tabbatar basu amshi gonar ba, ka watsa mugun 茩udirinsu ka zame masu tubalin War gatsa dukkan farin cikin su..... Innalillahi" Mi茩ewa Akeem yay da Baffa dake wata mi茩a dai-dai lokacin Abbu ya shigo ganin kamar Akeem baya hayyacinsa ne yasa hannunsa ya amshi Baffa wanda yake ta fa蓷in kalmar shahada a hankali kuma ya sauke Ajjiyar zuciya idanunsa yay sama alamar rai yayi halinsa. Kamar wacce aka tsikara haka Akeela tayi waje da sauri "follow her Akeem" fita Akeem lokacin su Ummi da Didi da Baba Rabi suka shiga 蓷akin Baffa, tana 茩o茩arin ficewa daga cikin gidan Akeem yay saurin fa蓷in "Kee" cak ta tsaya kanta a 茩asa jikinta duk rawa yake dab da ita yaja ya tsaya, a hankali ya sanya hannunsa tare da tallafo ha蓳arta idanunta ta rufe bakinta na motsawa alamar wani abu take son fa蓷a, muryarsa a da茩ushe yace "open your eyes _鈥淜EELERH鈥漘 girgiza kai tayi hawaye na sakko mata yasan idan har bata bu蓷e ido ba ta kallesa to aljanun ba zasu ta蓳a barinta a yanzu ba, wata razananiyyar tsawa yay mata yace "bu蓷e ki kallan" jikinta na rawa ta saki kuka tare da fa蓷awa jikinsa ta 茩an茩amesa tana fa蓷in "Bobbo" idanunsa ya lumshe sunkuyawa yay ya wani 蓷aga ta sama tare yin cikin 蓷akin Baba Rabi da ita yana zuwa ya sauke baya tayi da sauri zata sake guduwa ya wani irin fisgota jikinsa tare da sanya hannunsa ya zame hijab 蓷in jikinta kuka ta sanya masa tare da fara dukan 茩irjinsa hauka ta fara yi masa hakan yasa kawai ya ware dukkan hannunsa tare da rungome ta sosai a jikinsa yana shafa bayanta yace "shiru daina" amma ina bata gane yaran idanunta yay Wani masifaffan jaa ciwonsa ta fara sai kawai ya jata suka fa蓷a saman gadon Baba Rabi irin gadon nan na 茩arfe kwantar da ita yay tare da yi mata rumfa a hankali ya jawo bargo ya rufe su ruff da wani irin sauri ta yun茩ura zata tashi ya 茩ara sakar mata jikinsa a hankali ya sanya mata yatsarsa a baki tare da manna bakinsa a kunan ya shiga... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:43 - Buhainat: Wata sassanyar iska Akeela ta sauke lokacin da Akeem ya sake manna bakinsa a cikin kunnanta, a hankali kuma ya 茩ara tura mata yatsarsa a cikin bakinta saboda 蓷an Ihun data fara tana wata iriyar mi茩a. Mirginawa gefe yay tare da gyara kwanciyarsa, cikin jin haushinta dama kansu Aljanun ya 蓷ago kanta tare 蓷ura shi akan 茩irjinsa, gently kuma ya shiga hura mata iskar bakinsa kafin a hankali ya bu蓷e bakinsa cikin zazza茩ar muryarsa mai da蓷i da kuma sanya nutsuwa yay Bismillahi, tun a Bismillah ya gane cewa Tabbas Aljanun jikin Akeela marasa mutunci ne, domin ya nayin Bismillah suka mayar masa da martani da Bismillah da kuma irin muryarsa. Wani tsaki yaja cikin damuwa da kuma 蓷acin rai ya 茩ara manna bakinsa a kunnanta wani irin fitinannan nishi Akeela tayi da wani irin sauri ta zame bakinta daga yatsarsa tana nishi da wani irin gurnani ta shiga fa蓷in "Bama so ka daina, muna ganin mutuncinka billahi Bama so" idanunsa dake rufe ya bu蓷e ya sauke a fuskarta yana kallon yadda take ha蓷a wata zufa jikinta duk rawa yake tana 茩o茩arin ficewa daga cikin bargon. Cikin wata kalar Muryar Akeem yace "Uhm i like ko muna fukai ohh" ya fa蓷a yana zare hannunsa daga ri茩on da tayi masa, a hankali ya 蓷ura tafin hannunsa a kan goshinta inda gumi ke tsastsafo wa, manna hannun yay ya shiga murzawa, wata 茩ara Akeela tayi tana fa蓷in "mun tuba ka bari zaka illata ta, wlh zamu tafi" ta蓳e bakinsa yay irin bai damu ba kafin kuma ya numfasa yace "no! Bance ba ko zauna i need you kawai yanzu nake bu茩atar ku tafi" idanunta ta 茩ara matsewa a hankali ta mirgina kanta tare da juya masa baya tana sakin wani nishi, tsaki yaja kana ya 蓷an 蓷aga ta ka蓷an tare da sanya dukkan wani hannunsa a 茩ar茩ashin kanta ya tallafo fuskarta dai-dai nashi fuskar a hankali kuma yay copping face 蓷insu waje guda cikin 茩asa da Murya yace "open your eyes" ka fa蓷a ta ma茩ale tana wani murgu蓷a bakinta kafin kuma aljanun suce "ina ruwanka damu ne? Wlh idan ka matsa zamu ja maka bala'in da ba zaka iya dashi ba, kana ta茩amar wai kai Malami ne ko? To wlh ka bimu a hankali kuma....," Hannunsa ya sanya ya buge bakin yana fa蓷in "shiru" ya fa蓷a yana ha蓷e rai a hankali kuma yace "uhm ni matsala ma guduna take, ina nemanta zaku iya sata matsala amma babuni kuma wlh idan har kuka sake kuka sanya tayi wani abu ba dai-dai ba to Tabbas zaku ha蓷u dani I'll shoe you the other side of me dalla malamai ko 蓳ace min da gani ko babu tausayi Yarinyar data rasa mahaifinta a dai-dai wannan lokacin uban me kuka zo kuyi?" Yana rufe baki Akeela ta tura baki gaba tace "duk kaine sanadi, ka tsaneta baka sonta baka tausayinta sbd duk tunaninka ya baka ta kashe maka 蓷an uwa ko?" Hannunsa Akeem yasa ya kama bakin Akeela ya mur蓷e cike da jin haushi yace "to munafukai, ko a yanzu i can repeat myself wlh i hate her ban ta蓳a tsanar wani abu kamar ta ba, I'll never ever love her duk sanda na wayi gari da soyayyar Yarinyar nan uhm kai Allah ya sauwa茩e ma, ni bani da lokacin Wannan ko matsa kuban waje" a hankali Akeela ta bu蓷e idanunta da sukai wani mugun jaa ta kalli Akeem cikin nutsuwa shima ya kalli tsakiyar 茩wayar idanunta, muryarta na rawa tace "ka sani mu 蓷in jinin Jikinta ne, mu蓷in ajjiya ce a Jikinta zamu tafi amma tafiyar mu ba zai zama alkairi ba, zamu dawo ne a lokacin da komai ya 茩are zamu dawo when all is gone, za manmu a Jikinta gado ne kuma asali ne zamu tafi zamu tafi" Tana fa蓷in hakan ta wani irin yin mi茩a tare da yin hamma a hankali kuma Jikinta ya saki, jikinsa ta fa蓷a tare da 茩an茩amesa tana sakin kuka a hankali cikin wata murya mafi muni tace. "Bobbo Baffana what happened to him, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wannna mutanan fa" a gigice ta zame jikinta zata tashi cikin sauri yace "keee" dai-dai lokacin kuma Akeela ta jiyo ihun mahaifiyarta Baba Rabi taba fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ya ji茩anka Baffa Ubangiji yay maka rahama, Allah ya saka mana Ubangiji ya tuni asirin dukkan wanda yake da sanya hannu a kashe ka" ba Akeela ba hatta Akeem ji yay dukkan jijiyoyin da suke 茩ara masa 茩arfi da kuma kuzari sun kau, wani abu mai nauyi da kuma girma ya hau kansa, yayinda ya kejin kamar yayi nesa da wani babban gurbi na rayuwarsa. Bai rayuwa da Baffa mai tsayi ba, domin tun yana 蓷an shekara biyu a duniya Abbunsa ya 蓷auke sa zuwa wajan Baffa, daga nan Baffa ya rainesa shine ya yayesa, bayan yayi wayoo ne kuma yace sam wajan Abbunsa yake son komawa kamar yadda Abbu yasha bashi labari, amma tarin so da kuma 茩aunar da Abbu ke masa har razana shi yake, yana tunanin kamar Baffa yafi son shi fiye da Abbu, ko ciwo yay yanzu za kiji wayar Baffa yana fa蓷in "Ina Maudo na, mene ya faru dashi jikina ya bani ba lafiya yake ba" bazan ta蓳a barin gidan ba sai ya tabbatar Akeem ya samu lafiya. A wannan lokacin Akeem kallon Baffa kawai yake, yana son shi amma he couldn't know why baya son zama inda Baffa yake? What exactly wrong with him, he made a very big mistake a rayuwarsa. Wani irin raunataccen kuka Akeela ta sanya domin tayi na'am da cewa dukkan wani jin da蓷in ta da kuma farin cikin ta ya tafi, shine Garkuwar ta, shine tubalin gina rayuwarta yanzu ya tafi waye zai 蓷auki dukkan wani 茩alubalanta har haka? Daga can bakin 茩ofa Abbu dake tsaye yace "Ni, nine nan Akeela" ita wlh bama tasan cewa a fili tayi maganar ba, A hankali Akeem ya zame jikinsa daga gefen Akeela ya mi茩e tsaye ko Abbu bai kalla ba ya fita kai tsaye kuma 蓷akin Baffa yake ya shiga, cikin nutsuwa kuma cike da tarin jarumtar ya tattaro dukkan 茩arfin da yay masa saura ya fara shirya Baffa da hannayensa, tuni jama'a sun fara cika unguwar Akeem da kansa yaywa Baffa wanka yana tsaka dayin wankan ne kuma ya hangi wani zobe a hannun Baffa hannun ya kama tare da zare zoben ya sanya shi cikin aljihunsa, dukkan wanda yaga Akeem a wannan lokacin saiya tausaya masa ya wani fa蓷a ga kuma Azumin da yake, a hakan ma dan yana da mugun shanye abu a ransa da kuma jarumta. Dubban jama'a suka sallaci gawar Baffa kana aka kaisa gidansa na gsky ana dawowa ana sallar magrib, bayan an idar ne Akeem ya juya a hankali tare da kallon jama'ar da suke wajan cikin sakin Murya da kuma tawakkali yace "Muna gadiya 茩warai da gaske Allah ya ji茩an Baffa yay masa rahama, amma zaman makoki muma a yau 蓷in nan in sha Allah zamu koma gida, sai kuma na dawo" gaba 蓷aya suka amsa da "Ameen" mi茩ewa yay gently yana tafiya a hankali bakinsa 蓷auke da sallama ya shiga yana shiga Ummi ta 茩arasa wajansa tace "Akeem ko ruwa baka sha ba" Kallonta yay idanunsa na lumshewa ba tare da yace komai ba, p.a ne ya kalli Ummi yace "bari na samu masa Coffee" jinjina kai Ummi tayi tace "Yawwa Al'kaseem maza kaji" Akeem kowa sama sama yake jinsu domin baya fahimta a hankali kuma ya fara gani wani dishi dishi, duk yadda yakai da ri茩e kansa kasawa yay wani irin jiri ya kwashe sa bar barshi ko'ina ba sai 茩asa da 茩arfi Ummi tace "Subuhanallah Akeem mene ya sameka mun shiga uku" da wani irin sauri Didi ta fito tana fa蓷in "Ii''ilafi 茩urash" ta fa蓷a tana nufar wajan Akeem, Akeela dake zaune bayan tayi sallah jin sunan Akeem yasa ta fito da gudu har tana tuntu蓳e jikinta na rawa ta sanya hannunta ta janye Didi wani fa蓷awa jikinsa tayi tana sakin kuka tare da fa蓷in... Yanzu muka fara馃 #love #romance #destiny *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:43 - Buhainat: Da sauri Abbu dake shigowa ya sanya hannunsa tare da 蓷aga Akeela yana fa蓷in "be careful" kallon Abbu tayi tace "Abbu fa蓷uwa yay, Baffa ya fa蓷a min ya zama komai nawa i don wanna lose him, dan Allah kace ya tashi na rasa Baffa idan na rasa Bobbo Abbu zan mutu" wani irin bugawa zuciyar Abbu tayi wlh banda 茩arfin hali da kuma juriyar daya samawa kansa babu abinda zai hana shi fa蓷uwa, cike da tarin fargaba tsoro firgici yake bin Akeela da kallo, Tabbas dole yay wani abu zai ta 蓳oye gskyr al'amarin yadda babu yadda za'ai aure ya tabbata tsakanin Akeem da Akeela wlh at this point ji yay zuciyarsa ya kusa bugawa da jin kalaman Akeela, da 茩yar yaja numfashi yace "listen Akeela babu abinda zai samu yayanki okay, baki da lafiya U shall go back to your room before we leave ok" kai ta 蓷aga a hankali kuma ta kalli Akeem wanda yake kwance jikin Ummi yana 蓷an sauke numfashi domin wlh shi kansa bai san lokacin da jirin yaci 茩arfinsa ba, bayan ta shiga cikin 蓷aki ne Abbu ya sauke wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya kafin ya 茩arasa wajan Akeem yana fa蓷in "Maudo Baffa sannu kaji" ya fa蓷a yana kama shi tare da mi茩ar dashi tsaye, yana lumshe idanunsa ya 蓷an zame jikinsa ka蓷an da sauri Abbu yace "ka bari na kaika" wani irin cije bakinsa yay tare furzar da Iska yace "zan iya Abbu" sakinsa Abbu yay walking slowly ya nufi 蓷akin da Akeela take ciki, saboda 蓷aya 蓷akin su Baba Rabi ne cikinsa, Didi ce ta fashe da kuka tare da fa蓷in "banda zuciyar imani irinta Audil ai sai shima ya mace min, wa yake da shi yanzu a gidan duniyar nan banda Allah da kuma ni fisabilillahi, na rasa Baffa shima Audil ina neman rashi, wacce kalar lukutar masifa ce Wannan? Ohh Muhammadur Rasulullah s.a.w" Ummi ce tace "kiyi hqr Didi addu'a kawai za muyiwa Baffa" cikin kuka Didi tace "Me Baffa ya tsare wa wani? Har haka dan Allah to wallahi san sun ga masifa kai amma wa 蓷an nan ko haihuwar salamammu wanda basu da rabon duniya bare na lahira" hannunta Ummi ta kama a hankali ta nufi cikin 蓷aki da ita, suna shiga P.a yay sallama ya shigo hannunsa ri茩e da wata 茩atuwar leda Abbu yana daga cikin da茩i yace "come in p.a" shiga yay ya samu Akeem zaune saman bed ya 蓷an jingina ka蓷an hannunsa dafe da kanta da masa wani irin masifafan harbawa, ledar Abbu ya amsa takeway ne yana bu蓷ewa yaga meet shawarma, ga wata 茩atuwar gashadshiyar kaza, dai kuma coffee mai zafi da kuma wani ha蓷a蓷蓷an soayyan 茩osai, ganin p.a yasa Abbu ya fita domin gani yake akwai wata babbar matsala idan ya bar Akeem da Akeela su 蓷aya, abinda basu sani ba daga su har Akeem zallar kewa da kuma rashin jigo bango abin jigina kawai Akeem, through bai san asalin waye Baffa a wajansa ba, amma gangar jikinsa na nuna kewar mahaifi da Akeem 蓷in yay, kuma duk inda ta ke damuna ga rashin kuzari da 茩arfin jiki na azumin da yake. Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke a hankali kuma ta 蓷aga Idanunta tare da saukesu akan fuskarsa wani irin ya motsa fuska Akeem yay hakan yasa ta 蓷an tura bakinta gaba kafin wasu hawaye Masu zafi suka sakko mata, dukkan abinsa take yana lura da ita ta蓳e bakinsa yay a hankali kuma ya kalli p.a cikin 茩asa da Murya yace "p.a kai kayan mota" "okey sir" p.a ya fa蓷a yana kwasar kayan ta tass zuwa mota. Baba Rabi ce ta 蓷aga labule ta shigo Akeela na ganinta ta saki kuka tana fa蓷in "Mama, Baffa shkknan mun rasa Baffa?" 茒auke kai Akeem yay kafin ma Baba Rabi tayi magana ya mi茩e tsaye yana dafe da cikinsa dake masa ciwo domin gaba 蓷aya ji yay baya jin da蓷in jikinsa. Akai tsaye fita yay a tsakar gida ya samu Didi tana ganinsa tace "Audil na zonan zo kaji" wani irin marai-raice fuska yay tare da narke jikinsa domin yana mutuwar son Didi ko rashin lafiya yay ita yake sawa gaba ko Abbu,mugun shagwa蓳a蓳蓳e ne shi idan yana ciwo, hannunsu ta kama tace "Sannu Maudo na" hannunsa ya zame yana wani irin lumshe idanunsa yace "Didina" ta fa蓷a yana kwanciya jikinta tare da sakin Ajjiyar zuciya, sumar kansa ta shafa tace "kada ka barsu Maudo,sun aikata babban Zunubi basu cancanci zama da kwanciyar hankali ba" cije bakinsa yay domin shi ka蓷an yasan plan 蓷in da yake dashi a kansu, muryarsa ya rage sosai kafin yace "Didi" sumar kansa ta 茩ara shafawa cike da so tace "mene ya faru" a karo na farko kenan a rayuwarsa da yaji yana son gazawa bai kuma san cewa mutuwar Baffa ya ta蓳a shi har haka ba yace "Baffana Didi, na rasa Baffa" kafa蓷arsa ta daka tace "a'a babu ruwana kada ka zama gantalalle mana Audil, kayi masa addu'a Tabbas jikina ya bani Wannan mutanan sun riga da sun wanke dukkan zunuban Baffanka, kaga ba ganin ido ba bawai kuma munafurci ba, ban ta蓳a ganin zuciyar adalci da kuma imani irin taka da kuma ta Baffa ba, a'a babu ruwana Ubangiji ma ai sai ya kamani idan ban fa蓷i gsky ba, domin sai na zama butulu kayi hqr ni 蓷in nan na isheka komai bance kowa ya damu kansa dakai ba" lumshe idanunsa ya sake yi yana 茩ara narkewa jikin Didi a hankali kuma yaji wani bacci na fisgarsa, idanunsa ya bu蓷e kana ya zare jikinsa ba tare da yay Magana ba ya nufi waje kai tsaye kuma bayan motar ya shiga ya kwanta. "Ohh Muhammadur Rasulullah s.aw kai dai ba sai ayi maka abu saboda Allah da kuma Manzonsa ba, yaro jaraba na 蓷aukar sa" da sauri kuma ta rufe bakinta tana fa蓷in "Astagafirullah Tuf Tuf Ubangiji dai ya ji茩an Baffa" ita kanta kamar ta zare ne ga kuma tsufan dake damunta amma rashin 蓷a ba 茩aramin abu bane musamman babban 蓷a. Baba Rabi ce ta kalli Akeela cike da kuka dabara tace "zo nan Akeela farin ciki na" da sauri Akeela ta nufi wajan Baba Rabi tana zuwa ta shiga Jikinta tana 茩ara sakin wani kuka gaba 蓷aya jikinta yay wani irin zafi alamar shigar zazza蓳i cikin dabara tace "daina kuka, kina da yayanki Abdul-hakeem, ga kuma Abbu ga Didi ga Ummi baki rasa gata ba, dukkan abinda Abbu zai Maki to lallai Abbu da Akeem za suyi maki shi" ta fa蓷a tana tuna Tsakiyar gashin Akeela a hannunsa kuka ta sauke 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya ganin har yanzu layar na nan jikin gashin Akeela babu yadda za'ai mutum ya kula da ita idan har bashi ne yasa ba.. Cireta tayi a jikinta kafin kuma ta sanya hannunta ta share hawayen ta tass yace "yi shiru, nasan cewa anci zalinmu kashe Mutum kamar Baffa ba 茩aramin abu bane amma Ubangiji na nan nima zan biku nayi kwana biyu kafin na shige Maiduguri" tashi tayi tana kama hannun Akeela tana fita ta samu Abbu, Ummi, Didi a waje Abbu na ganin Akeela ya kama hannunta yace "shiru Kinji Babyn Abbunta daina kuka" kanta ta 蓷aga tana bin gidan da kallo domin gani take tamkar za taga Baffa, fita sukai aka sanya kwa蓷o a cikin gidan. Abbu ya shiga motarsa Ummi na haka sai Baba Rabi da kuma Didi, Akeela na 茩o茩arin shigowa Ummi tace "a'a Akeela shiga motar Hero" du茩ule hannu Abbu yay a hankali yace "damn it" cikin sauri Didi tace "Ya..yah kake surutu kamar zautacce Bukari" girgiza kai yay yace "ina jin zafi da kuma 蓷aci rashin Baffa ne Didi" ya fa蓷a yana sauke idanunsa 茩asa cike da tarin nutsuwa kanta a 茩asa ta nufi motar yana ganinta ya 蓷auke kansa tare da ajjiye mug 蓷in hannunsa dake yake sipping coffee 蓷in, p.a ne ya bu蓷e mata 茩ofa ta shiga wani irin rufe idanunta tayi gam gam saboda 茩amshin dake tashi cikin motar a hankali taja numfashi kuma ta sauke, motar su Abbu ce ta fara yin gaba sai kuma tasu Akeem. Sunyi tafiya mai nisa yaji ta zamu kanta a hankali ta 蓷ura masa akan cinya, da sauri ya bu蓷e idanunsa da suke a lumshe yana wani yatsuna fuskarsa tamkar yaga kashi hannunsa ya 蓷ura da niyyar zame ta ko mene kuma ya tuna sai ya rabu da ita, a yadda yake yana jin fitar numfashinta da 茩yar saboda zazza蓳in dake jikinta, rufe idanunsa yay yana jin yadda p.a yake sharara gudu. A can jan bulo kowa motar su Ajmal ce tayi parking cikin damuwa ya fito daga cikin gidan yana tafe Karim na biye dashi cikin gidan suka shiga a main Parlo suka samu wata mata mai kimanin shekaru 45 tana sanye da wani farin lace mai kyau, zama Ajmal yay kusa da ita fuskarsa babu walwala kallo guda tayi masa tasan sam ba'a dace ba Murmushi tayi tace "Ajmal my son kun same ta" idanunsa ya bu蓷e cikin damuwa yace "Momma bazan iya barin garin nan ba, dan Allah ki samu abin fa蓷awa Jadda please" zare ido tayi tace "wai na cewa Jadda me? Kasan da yadda ta bari ka baro Abuja zuwa kano kowa? Wlh ba ruwana please" kafin ma Ajmal yay magana kira ya shigo wayar Momma ganin vedio call ne yasa tayi dariya tana 蓷auka tace "Jadda ha yaronki ba ruwana yace sam bazai dawo ba" fuskar wata magidanciyar macace ta fito a茩alla zatai shekaru 55 tana kallon Momma tace "Azeema ban son damuwa please ki tattaro yarona ki kurosa nan, wlh nayi kewarsa mahaifinsa ba zama yake shi kuma dana samu ya dawo daga U.k da 茩yar shine zai samu 茩afar yawo ya barni ni 蓷aya" Ajmal ne ya amshi wayar yana fa蓷in "please Jadda zan dawo ne soon abu nake nema kamar rai ina samu zan dawo" kallon tsaf tayi masa ya 蓷an rame tace "Ajmal me kake nema har haka? Idan abun ku蓷i ne kasan Allahamdulillah akwai ku蓷in Ubanka nada ku蓷in da zai siya maka dukkan abinda kake so" idanunsa ya bu蓷e da sauri Karim yace "A'a Jadda Wannan karan soyayya ce ta Kama Ajmal, daga kallo guda ya fa蓷a soyayya" da mamaki Jadda tace "soyayya?" Mi茩ewa Ajmal yay ba tare da yace komai ba ya haura sama, ji yay tsigar jikinsa na tashi wani irin fitinannan Abu nayi masa yawo a jiki, wani yanayi mai kama da tashin masifaffiyyar sha'awar dake damunsa, da 茩yar ya samu ya fa蓷a kan bed yana wani irin nishi tare da shafa mararsa ji yay numfashinsa na fisga kamar zai mutu cikin sauri ya zame wandonsa a hankali yay 茩asa da boxer jikinsa, jikinsa na wani irin rawa da 蓳ari ya wani irin danna hannunsa cikin boxer tare da kama.... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:43 - Buhainat: 3锔忊儯1锔忊儯-3锔忊儯2锔忊儯 Karim ne ya kalli Jadda yace "wlh Jadda Ajmal ya haukace masifar son Yarinyar yake, gata ita kuma kamar Aljana mun nemeta mun rasa hatta sunanta fa mun mance sa, can u imagine muna gantali a titi just to fine out the beautiful young lady" shiru Jadda tayi tana nazari kafin tace "waye mahaifinta?" Watsa hannunsa yay yace " i have no idea, Munje dai gidan su a yaran da aka lissafa mana babu mai irin sunan da mukaji mutumin ya fa蓷a" jinjina kai tayi kafin tace "yanzu yaya Ajmal 蓷in Karim?" Ajjiyar zuciya Karim ya sauke kafin yace "wlh Jadda he's critical condition na matsalar soayya tsoro na 蓷aya ciwonsa ya tashi be course of her yana mata wani irin internal love ne" Mi茩ewa Jadda tayi domin Ajmal Shine rauninta shine kuma dukkan wani hope nata Momma dake gefe tace "clam down Jadda in sha Allah zan sameta u don't have to be worrie" Jadda ta kalli Momma tace "Azeema Ajmal is my world my hope my ambition, zan iya kashe komai dan ganin ya samu abinda ya keso amma ina jin tsoro wlh I'm scared" da mamaki Momma tace "tsoro? Name kuma Jadda?" Idanunta ta 蓷an runtse kafin tace "idan ya samu Yarinyar yazo kuma bata son shi fa? Nasan Ajmal wlh he's crazy mahaukaci ne akan abinda ya keso zai iya samun matsala akan soyayyar Yarinyar nan" girgiza kai Momma tayi tace "in sha Allah noting will happen zai alkairi kiyi masa addu'a kawai" "ina kanyi Karim go And check him please" mi茩ewa Karim yay yace "Ok bye Jadda" fita yay yabar Momma sukaci gaba da magana da Jadda. A hankali ya tura 茩ofar bedroom 蓷in da Ajmal ya shiga tun daga bakin kofa yake jiyo wani irin sexual urge sound na fitowa, cike da tsoro da kuma tashin hankali Karim ya 茩arasa shiga cikin bedroom 蓷in abinda kuma ya gani yay matu茩ar gigita shi, ya sauya masa dukkan wani lissafi dake kansa, idanunsa ya 茩ara kaiwa kan Ajmal da yake wani irine murza mararsa yana wata mi茩a alamar ya fice daga hayyacinsa yana gab kuma da samawa kansa nutsuwa ta hanyar amfani da hannunsa, wata 拼ar 茩ara ya saki yana 茩an茩ame jikinsa kafin kuma jikinsa ya saki baki 蓷aya da sauri kuma ya kifa tare dayin rufda ciki yana sauke numfashi, a wani irin sanyaye Karim ya 茩arasa cikin bedroom 蓷in domin ya kasa gasgata abinda idanunsa suka gane masa a yanzu ne, cikin ka蓷uwa yace "Me nake gani Ajmal? Kasan girma da kuma zunubin dake cikin Masturbation kowa? Kasa illar da Istima'i ke kawo?" Sosai Ajmal yake jin maganar Karim amma yay masa maza domin yasan he never understand his fellings a yanzu in this case ma ya zame dukkan hannunsa akan tunanin da Karim 蓷in yake. Mi茩ewa yay ba tare daya kalli Ajmal 蓷in ba ya nufi bathroom kana ya shiga sakarwa kansa shower, girgiza kai kawai Karim yay yana zaune har Ajmal ya fito 蓷aure da towel fuskarsa babu yabo ba fallasa yace "tommorow by 10 zamu fita" tsaki Karim yay yace "ba zani ba" sarai yasan haushi Karim yaji hakan yasa yace "then I'll go with my own self". A hankali motar su Abbu tayi parking kana motar Akeem ta shigo, fitowa duk sukai da sauri Abbu ya shige cikin gidan domin baya son kowa ya fahimci abinda ke ransa kuma yake damunsa har yake shirin fallasa a fili, Ummi ce ta mara masa baya sai Didi, a hankali Akeem ya bu蓷e gajiyayyun idanunsa wanda sukai masa wani irin nauyi, wani irin kasala ne ta lullu蓳e masa jiki yayinda ya kejin kansa nayi masa rasawa ga wani nauyi da kan yay masa, wani irin juyawa Akeela tayi hakan yasa gaba 蓷aya ta shige jikinsa wani masifaffun harbawa zuciyarsa tayi, a hankali kuma ya sauke wani wahaltaccen numafashi Akeem ya sauke a hankali kuma jijiyoyin kansa suka tashi tare da firfitowa, yayinda tsigar jikinsa kuma ta shiga tashi tare da zubewa. Wata kuma sabuwar kasalalliyyar ajjiyar zuciya ya sauke yana mai matse idanunsa da suke a lumshe kafin kuma a hankali ya ware su tare da maida idanunsa zuwa ga fuskarta, tsananin mamaki da kuma tarin Al'ajabi ya sanya Akeem fesar da wata iska yayinda ya kejin wasu masifaffun abubuwa nayi masa yawo a saman jijiyoyin kansa, abinda bai ta蓳a tunanin faruwa dashi ba kenan, Ganin idanunta a bu蓷e tare da kafesa da kallo yasa ya wani ja tsaki da sauri kuma ya mi茩e tsaye tare da yin cilli da kanta, zafi da kuma 茩arfin burgewar da kanta yayi ne yasa ta saki 茩ara tare da fa蓷in "Auchhhiiii Bobbo" kafin ta bu蓷e idanunta ya jima da barin wajan, fitowa tayi tana goge fuskarta saboda hawayen dake zubu mata, Fita tayi tana gyara zaman Hijab 蓷inta kanta kuma a 茩asa ta nufi shiga cikin gidan, a main Parlo ta samu su Afaf tana shiga suka mi茩e da sauri tare da rungome ta suna fa蓷in "Sorry Akeela we are here ki kwantar da hankalinki bake 蓷aya kaikai rashin Baffa ok" kai ta 蓷aga masu tana jin kuka na son kwace mata amma ta hana kanta yi. Ummi ce tace "Aleema ku saketa, kuje da ita please tayi wanka ki bata abu mai ruwa haka with paracetamol make sure tasha maganinta both Folic acid da paludrine" Afaf ce tace "to Ummi" kama hannun Akeela sukai zuwa part 蓷insu, suna fita Mami ta fito zama tayi tana fa蓷in "Ya 茩arin hqrin mu Ummi" Kallonta Ummi tayi tace "Allahamdulillah ya zaman gida da kuma yaran" Mami tace "duk lafiya lou yanzu mukai waya da Anup tace sun samu hutu week 蓷in nan zata baro Al'茩alam zuwa nan kafin mu shige Asokoro bikin Aditiya" Murmushi Ummi tayi tace "Finally Anup zata dawo" Mi茩ewa Mami tayi tace "ai fa kin santa sai dana tabbar mata Hero na nan sannan tace za tazo da nace baya nan mai tsaye Abuja zata shige" ta蓳e baki Didi tayi tace "da蓷in abin uban kowa nada rai a jikinsa daman shi zafin mutuwa dole sai wanda ya shafa, babu ruwana duniya ce maji magani" ita dai Ummi shiru tayi Mami kuma kai tsaye part 蓷in Abbu ta nufa tana zuwa ta samesa zaune yay shiru yana kallon sama, zama tayi kusa dashi a hankali ta kallesa kafin kuma tace "Abbu" shiru yay babu amsa hannu tasa ta 蓷an bubbuga shi firgigit ya dawo hayyacinsa hakan yasa yace "Khadijertou" ganin duk yanayinsa ya sauya yasa tace "kayi hqr" "uhm for what reason?" Ya fa蓷a as she said 茩asa tayi da kanta tace "na rashin Baffa" juyawa yay gaba 蓷aya yana Kallonta kafin yace "dukkan mai rai ai mamaci ne, kowa kuma zai 蓷an蓷ani 蓷acin mutuwa hqr dole ne amma sabo shi akewa" Shiru tayi hakan yasa Abbu cewa "is there any problem?" Murmushi tayi tace "Uhm thinking of him Adnan" Mi茩ewa Abbu yay yace "yana lafiya in sha Allah lemme take a shower ki sama min Black with lemon" yana fa蓷in hakan ya nufi cikin bedroom 蓷insa kai tsaye kuma bathroom ya shiga fita Mami tayi ta nufi kitchen. Aleema da kanta ta ha蓷awa Akeela warm water cikin tube bayan Akeela tayi wanka ne ta shafe Jikinta da robe wasu kaya Aleema ta bata masu 蓷an nauyi Pajamas nevy blue, duguwar riga ce ta saukar mata har 茩asa, gashinta ta tattare tare da 蓷aure shi da ribbon rigar yay mata wani kyau musamman daga wuyanta saboda net 蓷in da rigar ke da shi, tana gamawa tayi sallar Issh膩 tana nan zaune Afaf ta shigo cikin 蓷akin hannunta 蓷auke da tray tana fa蓷in "Akeela zo ga dinner inji Ummi tace ki cinye duk" wani irin marai-raice fuska tayi tana fa蓷in "wlh I'm full bana jin yunwa fa" wani kallo tayi mata tace "to kowa baki isa ba ko yaya ne kici Wannan farfesun naman kinji ko Fried indomie gashi nan taji hanta da kifi da manja ma nayi maki saboda jikinki kada mai茩o yay maki yawa" idanunta ta rufe da sauri kuma ta bu蓷e kafin ta zame ta 蓷auki mug ta tsiyaya tea cikin nutsuwa ta fara sha hawaye na sakko mata ka蓷an tasha kana tasha maganin a daddafe ta kwanta saboda zazza蓳in da takeji, Afaf ce taja tsaki cikin jin haushi Aleema tace "waike what wrong with you ne" tsaki ta 茩arayi tace "wai this week Anup come" mi茩ewa Aleema tayi har system nata yana fa蓷uwa tace "Are You sure?" Kai ta 蓷aga tace "Absolutely YES!" Jinjina kai Aleema tayi ta shiga tafiya a 蓷akin zuwan Anup cikin gidan nan na nufi faruwar wasu abubuwa da dama bata damuwa da kanta amma Akeela ba zata iya jure al'amuran Anup ba dole ta 蓷auki mataki. Amani ce ta tura 茩ofar bedroom 蓷in bakinta 蓷auke da sallama tana fa蓷in "Assalamu alaika Abbie na" hankali ya juya daga jikin kujerar da yake zaune yana sanye da wasu kayan bacci masu tsananin kyau, Tartan check print pyjama, ya 蓷ura 茩afarsa saman table ya 蓷an Ka蓷awa a hankali gefensa kuma dabino ne irin na Makka 蓷in nan sai gorar ruwa, hannunsa ya 蓷an 蓷aga mata kamar wanda akaiwa dole yace "Wasalamu alaiki Amani Abdul-hakeem Bukar Bello" Murmushi tayi tana kama hannunsa tace "nayi kurwarka Abbie na kai sa Anuty mai kyau" kanta ya shafa a hankali kuma ya sumbaci goshinta cikin 茩asa da yace "Barakallahu fiiki 蓷iyar Abdul-hakeem je bacci" ka fa蓷a ta ma茩ale tace "A'a Abbie zanyi bacci dakai" Mi茩ewa tsaye yay yana 蓷aukan ta hasken bedroom 蓷in ya kashe tare da kwantar da ita hannunsa ya mi茩a ya kunna bed side lamp wani light haske ya kawo kwanciya yay yace "Du'a before sleep" bakinta ta bu蓷e tace "Bismillah" fala茩i da nasi tayi sai ayatul kursiyu a hankali kuma ta fara karanta amanar rasu; {丌賲賻賳賻 丕賱乇賻賾爻購賵賱購 亘賽賲賻丕 兀購賳夭賽賱賻 廿賽賱賻賷賿賴賽 賲賽賳 乇賻賾亘賽賾賴賽 賵賻丕賱賿賲購丐賿賲賽賳購賵賳賻 賰購賱賹賾 丌賲賻賳賻 亘賽丕賱賱賾賴賽 賵賻賲賻賱丌卅賽賰賻鬲賽賴賽 賵賻賰購鬲購亘賽賴賽 賵賻乇購爻購賱賽賴賽 賱丕賻 賳購賮賻乇賽賾賯購 亘賻賷賿賳賻 兀賻丨賻丿賺 賲賽賾賳 乇購賾爻購賱賽賴賽 賵賻賯賻丕賱購賵丕賿 爻賻賲賽毓賿賳賻丕 賵賻兀賻胤賻毓賿賳賻丕 睾購賮賿乇賻丕賳賻賰賻 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻廿賽賱賻賷賿賰賻 丕賱賿賲賻氐賽賷乇購 * 賱丕賻 賷購賰賻賱賽賾賮購 丕賱賱賾賴購 賳賻賮賿爻丕賸 廿賽賱丕賻賾 賵購爻賿毓賻賴賻丕 賱賻賴賻丕 賲賻丕 賰賻爻賻亘賻鬲賿 賵賻毓賻賱賻賷賿賴賻丕 賲賻丕 丕賰賿鬲賻爻賻亘賻鬲賿 乇賻亘賻賾賳賻丕 賱丕賻 鬲購丐賻丕禺賽匕賿賳賻丕 廿賽賳 賳賻賾爻賽賷賳賻丕 兀賻賵賿 兀賻禺賿胤賻兀賿賳賻丕 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻賱丕賻 鬲賻丨賿賲賽賱賿 毓賻賱賻賷賿賳賻丕 廿賽氐賿乇丕賸 賰賻賲賻丕 丨賻賲賻賱賿鬲賻賴購 毓賻賱賻賶 丕賱賻賾匕賽賷賳賻 賲賽賳 賯賻亘賿賱賽賳賻丕 乇賻亘賻賾賳賻丕 賵賻賱丕賻 鬲購丨賻賲賽賾賱賿賳賻丕 賲賻丕 賱丕賻 胤賻丕賯賻丞賻 賱賻賳賻丕 亘賽賴賽 賵賻丕毓賿賮購 毓賻賳賻賾丕 賵賻丕睾賿賮賽乇賿 賱賻賳賻丕 賵賻丕乇賿丨賻賲賿賳賻丕 兀賻賳鬲賻 賲賻賵賿賱丕賻賳賻丕 賮賻丕賳氐購乇賿賳賻丕 毓賻賱賻賶 丕賱賿賯賻賵賿賲賽 丕賱賿賰賻丕賮賽乇賽賷賳賻} tana gamawa tayi shiru kanta ya shafa a hankali yace: 亘賽丕爻賿賲賽賰賻 乇賻亘賽賾賷 賵賻囟賻毓賿鬲購 噩賻賳賿亘賽賷貙 賵賻亘賽賰賻 兀賻乇賿賮賻毓購賴購貙 賮賻廿賽賳賿 兀賻賲賿爻賻賰賿鬲賻 賳賻賮賿爻賽賷 賮賻丕乇賿丨賻賲賿賴賻丕貙 賵賻廿賽賳賿 兀賻乇賿爻賻賱賿鬲賻賴賻丕 賮賻丕丨賿賮賻馗賿賴賻丕 亘賽賲賻丕 鬲賻丨賿賮賻馗購 亘賽賴賽 毓賽亘賻丕丿賻賰賻 丕賱氐賻賾丕賱賽丨賽賷賳賻. dariya tayi sosai tace "kai Abbie na fika iyawa fa" 茩uri yay mata da idanu domin idan bai 茩arya ba gani yay tana masa kama da Akeela, Amani kuma na kama shi kenan hakan na nufin shi da Akeela suna kama? Da sauri ya 蓷auke Wannan tunanin yace "ko? Yi muji" Dariya tana jan gemunsa tace "丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 廿賽賳賻賾賰賻 禺賻賱賻賯賿鬲賻 賳賻賮賿爻賽賷 賵賻兀賻賳賿鬲賻 鬲賻賵賻賮賻賾丕賴賻丕 賱賻賰賻 賲賻賲賻丕鬲購賴賻丕 賵賻賲賻丨賿賷賻丕賴賻丕貙 廿賽賳賿 兀賻丨賿賷賻賷賿鬲賻賴賻丕 賮賻丕丨賿賮賻馗賿賴賻丕貙 賵賻廿賽賳賿 兀賻賲賻鬲賻賾賴賻丕 賮賻丕睾賿賮賽乇賿 賱賻賴賻丕. 丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 廿賽賳賻賾賷 兀賻爻賿兀賻賱購賰賻 丕賱賿毓賻丕賮賽賷賻丞賻" shafa kanta yay cike da alfaharin yarinyar tashi yace "next" shiru tayi kamar mai tunani dai kuma tace "丕賻賱賱賻賾賴購賲賻賾 賯賽賳賽賷 毓賻匕賻丕亘賻賰賻 賷賻賵賿賲賻 鬲賻亘賿毓賻孬購 毓賽亘賻丕丿賻賰賻. (孬賱丕孬賻 賲乇丕鬲賺)" rungome ta yay sosai ba jikinsa yana ja masu duvet kafin ya 茩arasa da fa蓷in 亘賽丕爻賿賲賽賰賻 丕賱賱賻賾賴購賲賻賾 兀賻賲購賵鬲購 賵賻兀賻丨賿賷賻丕. Kwanciya sukai amma bacci sam ya gagari idanun Akeem, wajan misalin 2na dare Abbu ya mi茩e domin ji yake a wannan lokacin idan baiga Akeela ba wallahi zai iya mutuwa da sauri ya zura jallabiyar sa a hankali ya fita daga part 蓷insa without making any sound saboda Mami dake bacci kamar wani 蓳araho haka ya nufi part 蓷in su Aleema cikin wannan tsohon daran..... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:43 - Buhainat: 3锔忊儯3锔忊儯-3锔忊儯4锔忊儯 A hankali yake tafiya domin baya son kowa ya ganshi, da ace zai iya hqr Tabbas daya hqr da ganin Akeela a wannan daran amma zanan 茩addararsa da masifar abinda ya keji a ransa ya shallake dukkan wani abu dake masa yawo a zuciyarsa.. A kullum wutar so da kuma 茩aunar Akeela 茩ara yawa yake a ransa a wannan karan su yake yabi abinda zuciyarsa ke so yake kuma muradi burinsa kawai yaga fuskar ta yaji muryarta hakan zai sanya ya samu sau茩i da kuma nutsuwa a ransa. Tsakiyar parlon yazo ganin babu kowa saboda duhun dake cikin parlon yasa ya sauke numfashi yana fa蓷in "thank God" kamar daga sama yaji saukar muryar Akeem yace "for?" Da sauri ya juya yana danna hasken parlon a zaune ya samu Akeem a saman duguwar kujera daga shi sai wata cable-knit vest wacce ta 蓷an kama masa jiki duk rabin 茩irjinsa a waje yake, sai wando 3gauter farar fatarsa duk a waje ga gargasar jikinsa tayi lubb da ita, hannunsa ri茩e da mug yana shan coffee gefensa kuma soyayyan 茩wai wanda yaji albasa da alama kamar yanzu ya soya shi. Cike da tarin mamaki Abbu yace. "Akeem me kake a nan? Bakai bacci ba?" Kai Akeem ya 蓷an 蓷aga yana ya motsa fuska kafin a hankali kuma ya ajjiye mug 蓷in Yana 蓷aukan fork yace. "Ina sahur ne" Wani irin abu Abbu ya ha蓷iye yana zama akan kujera farcing Akeem yace. "Akeem what wrong with you? Kamar wanda ya kashe mutum kullum cikin azumi kaga yadda ka fara ramewa? Please son ka fa蓷a min Meke damunka me kake so?, Mene yake sanyaka yin Azumi ne?" Idanu Akeem ya lumshe yana sauke ajjiyar zuciya can kuma yace "haka kawai" girgiza kai Abbu yay yace "i can believed" shi dai Akeem bai ce komai ba sai coffee 蓷in sa da yake sha hankali kwance.. Ganin babu wata mafita yasa Abbu fa蓷in "Ok ka gama yanzu ka kwanta Nima na shige part 蓷ina, daman na fito ganin ko komai lafiya yake, domin na duba ta window 蓷ina naga wani irin hadari na tashi wlh inaga ma an fara ruwan" a karo na farko tun zuwan Abbu parlon Akeem ya 蓷aga idanunsa ya kalli mahaifin nasa, wani irin cije bakinsa yay kana ya 蓷auke kai yana fa蓷in. "Ina jira ai Subhi ne" wani irin zaro ido Abbu yay waje kafin yace. "Ok night" ya fa蓷a yana mi茩ewa tsaye tare da nufar part 蓷insa Yana zuwa waje ya nema ya zauna domin baya jin zai iya wani baccin arzi茩i. Da kallo Akeem yabi bayan Abbu kana ya 蓷auki plate 蓷in ya fara cin soyayyan 茩wan, yana gamawa ya kwashe kayan ya nufi kitchen, samun kansa yay da zama akan canter 蓷in kitchen 蓷in tare da kashe wutar ciki. Akeela dake bacci kamar a mafarki taji saukar Muryarsa yana fa蓷in. "Kullum kina zuwa cikin nan at this time kada kina kunna light kada ki fa蓷awa kowa idan ba haka ba zan sace ki zuwa duniyar mu ta Aljanu" Da wani irin sauri ta zare ido waje gaba 蓷aya ta mance da wannan Maganar, tsoro ne ya kamata Ubangiji yasa kada ya sace ta kamar yadda ya fa蓷a, a hankali ta sakkowa da 茩afafuwanta zuwa 茩asa, wani baby Hijab ta 蓷auka tare da 蓷urawa a saman kayan baccinta, kafin kuma ta sanya slippers a 茩afarta, a hankali ta bu蓷e 茩ofar tare da fita ta maida 茩ofar ta rufe. Cikin nutsuwa take tafiya ta nayi tana 蓷an Waige harta kawo 茩ofar kitchen 蓷in. Yana zaune a saman canter 蓷in kitchen 蓷in motsin da yaji ne ya sanya ya bu蓷e idanunsa yana 茩ara har蓷e 茩afarsa a hankali ya 茩urawa 茩ofar idanu, domin yana 蓷an iya ganota saboda hasken cikin parlon daya kunna yana shigowa cikin kitchen. Wata kasalalliyyar ajjiyar zuciya Akeem ya sauke a hankali yaja idanunsa ya rufe yana jin wani irin fitinannan Abu yana tsarga masa. 茦ara turo kanta tayi cikin kitchen 蓷in kafin ta gama shigowa ta mayar da 茩ofar ta rufe, kasa shiga tayi saboda wani Irin ri茩ewa da 茩afarta yay da sauri kuma tayi 茩asa tare da kama 茩afarta tana fa蓷in. "Wassh Allah my leg" Ta fa蓷a tana yarfar da hannunta domin tuni jijiyoyin 茩afar suka ri茩e mata, narkakkun idanunsa ya dake bu蓷ewa sosai a kanta, a hankali kuma yake bin 拼ar zagayayyiyar fuskarta da kallo wacce ta 茩ara yin wani irin fari, kallo guda yay mata yasan cewa tana fama da 茩arancin rashin jini a jikinta domin daga inda yake zaune yana iya hango yadda yake yin wani irin haki tana jan numfashi.. Tsananin zafi da kuma zugin da 茩afarta ke mata yasa wasu irin hawaye Masu zafi suka shiga fitowa daga cikin idanunta zuwa kan innocent face 蓷inta. Gently ya sakko daga kan canter 蓷in yana zuba hannayensa cikin aljihun 3gauter 蓷in jikinsa, yana tafe yana wani irin lumshe idanunsa tare da fesar da iska yay wani irin sihirtaccen kyau. Ta can gefen da ba zata iya ganin fuskarsa ba ya fara takawa zuwa inda take, lokacin kanta a 茩asa tana wani irin 茩an茩ame 茩afarta tare da girgiza kanta, ita kanta bata san 茩addarar daya kawota cikin kitchen 蓷in ba a wannan lokacin, Haka nan kawai ta samu kanta da son zuwa kitchen 蓷in tana jin yadda zuciyarta da gangar Jikinta ke janta zuwa wani waje na musamman wanda bata ta蓳a tunanin akwai shi ba. Tsaye Akeem yay a kanta yana binta da wani irin kallo wanda babu mai iya tantance wanne irin kallo ne wannan saboda gane abinda yake ran Akeem abune mai wahalar gaske, baya ta蓳a barin fuskarsa ta samu damar fallasa masa Sirrin zuciya.. 茦afarsa ya sanya guda 蓷aya ya 茩arasa rufe 茩ofar kitchen 蓷in, kafin gently kuma ya tsuguna a hankali, wani irin runtse idanunsa Yay yana jin wata sabuwar fa蓷uwar gaba, al'amarin daya haddasa masa lumshewar idanunsa ba tare daya shirya ba, a hankali kuma ya sanya hannunsa a ha蓳arta tare da 蓷ago kanta zuwa dab da fuskarshi, idanunta da suke a lumshe ta bu蓷e bata ganin fuskarsa amma tana iya jin 茩amshin mayataccen turarensa, 茩uri tayi masa kamar bai son ganin fuskarsa sai kuma taja numfashi tace.. "Uhm kai ne Aljani ko?" Ta fa蓷a bakinta na rawa tare da ri茩e 茩afarta sosai, zame jikinsa yay tare da zama akan carpet 蓷in dake cikin kitchen 蓷in a hankali kuma ya zame hannunsa dage kan fuskarta, Kafin ya dai-dai-ta muryarsa sosai kamar yadda yay last time yace. "Uhm lemme see" Ya fa蓷a yana mi茩a mata 茩afar a hankali ta bashi farar 茩afar nata akan cinyarsa ya 蓷ura. Wani irin maraitaccen numfashi suka ja kana suka sauke a tare, Lokacin da Akeem ya manna hannunsa akan fatar 茩afarta, kyarma da ma茩yar茩yata jikin Akeela ya fara, wanda ya sanya ta fara kokawa da numfashinta wanda yake gab da barin gangar Jikinta. Saboda wani irin sanyi daya ratsa dukkan wata 茩ofa dake kan 茩afarta ya ratsa har cikin 茩ashi da 蓳arkon dake cikin 茩afarta. Shi kowa Akeem wani irin Amintaccen shafa yaywa 茩afarta kana kuma a hankali ya 蓷an ja yatsun 茩afarta nata wanda yasa tayi 拼ar 茩ara ka蓷an tare da fa蓷in. "Auchhhiiii zafi" "Uhm" kawai yace yana 茩ara jan yatsun 茩afarta wanda yasa ta kejin wani irin mahaukacin da蓷i domin ji take kamar da ciwon yake tafiya, cikin 茩asa da Murya tace.. "To kai baka magana ne?" Shiru yay mata wanda yasa taji wani iri babu da蓷i sam ba tare data kaji ba tace. "To sakar min 茩afata tunda ba zakai magana ba ko?" Wani irin ta蓳e bakinsa yay kana kuma kamar mai tsoran yin magana ya bu蓷e bakinsa yace.. "Ya ha茩uri?" Wani irin da蓷i taji da kuma wata nutsuwa ha蓷i da sanyi na ratsa mata zuciya cikin jin da蓷i tace. "Allahamdulillah Ngd" shiru yay mata yana 茩ara jan yatsunta a hankali kuma yake juya bakinsa alamar addu'a yake mata, Akeela kuwa saboda rashin abokin hira da bata dashi ga kuma wannan da take ganinsa kamar wani bango na rayuwarta yasa tace. "Ayyah a ina kasan Baffa ba ya rasu?" Ta蓳e bakinsa yay a ransa yake fa蓷in "ji wai mtwss Witch" a fili kuma yana sauke numfashi yace "Uhm nida nake Aljani na san komai a kanki ai everything" bakinta ta bu蓷e tace. "Laa yanzu ma kasan 茩afata ke min ciwo ko?" Sai yanzu ya tabbatar Akeela girman jiki ne kawai amma babu wanda cikakken wayo da take dashi domin even his daughter Amani ta fita sani kan rayuwar. Jinjina mata kai yay kafin yace "Eh! Sunanki Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem, this year Zaki kammala shiga 17yrs ba, kin kammala karatun ki na matakin jss zaki shiga ss, kina da matsalar rashin lafiya jinin ki shine Double sickler wato SS, Kinyi sauka ta farko da Alkur'ani yanzu kuma kina hadda ne izonki 37, kin san hadisai,fighu, da dai sauransu, kina son karantar Medicine, Baffanki sai ha蓷aki aure da wani tsoho wannan dalilin yasa ki nemi kashe kanki saboda 茩uncin rayuwa, dalilin hakan kuma kika salwantar da rai guda i think I knew you very very well, Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem" Wani irin sakin baki Akeela tayi domin gaba 蓷aya tunaninta ya kwance a hankali kuma ta sake bu蓷e baki tace. "Wlh nice amma am so happy babu wanda ya Sanni kamar haka sai Baffana" jinjina kansa cikin serious tone voice yace "can u make a promise to me?" Da sauri tace "eh" ba tare daya kalleta ba yace "kin tabbar ba zaki ta蓳a karyawa ba?" Kai ta 蓷aga masa tace "never nasan kima da mutuncin Al'茩awari ai" gyara zama yay tare da matse 茩afarta yace "Kada ki ta蓳a au.. *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/4/22, 18:43 - Buhainat: 3锔忊儯5锔忊儯-3锔忊儯6锔忊儯 "kada ki ta蓳a auren kowa" da sauri ta kallesa tama kasa magana domin bata ta蓳a tunanin abinda zaice kenan ba 茩asa tayi da kanta ta shiga wasa da yatsun hannunta. Shiru Akeem yay yana jin yadda bugun zcyarsa ke 茩ara yawa baya son shiga sabgar Yarinyar gaba 蓷aya, amma yaya zai yi Baffa ya 蓷ura masa ha茩茩in kula da ita, a wannan karan kuma yana son yaywa mgnar Baffa biyayya, kamar yadda yace ya za蓳a mata miji nagari kuma yay al'茩awarin bawa Akeela miji kamili kuma nagartacce. Amma hakan bazai tabbata ba sai Akeela ta nayiwa maganarsa biyayya, cikin narkar da zuciyar kamar ba Akeem ba yace "hey why are you silent? Ba kinji zaki min ba, just promise to me" Ya fa蓷a yana mi茩a mata hannunsa, kanta ta 蓷aga cikin raunin Murya tace "mene yasa? Baffa told me cewa kimar mace baya tabbata sai a gidan mijinta and kai da kake Aljani mene naka da Wannan maganar? Ban san mene aure ba, ban san yaya yake ba, amma yadda Baffa ke fa蓷a min nasan Tabbas aure abune mai matu茩ar girma da kuma muhimmaci ba'a a wasa kalmar shi balle shi kansa auren" sosai yay mamakin kalamanta masu cike da hikima kana jin yadda take magana kasan yana fitowa ne daga can 茩asan Zuciyarta. Gyara zama yay tare da yin shiru yana tunanin lafazin da zai yi Amfani da shi wajan gina tubalin rayuwarta yay kyau, zaiyi hakan ne for Baffa bawai dan ita balle kuma shi kan shi. 茦ara rage muryarsa yay a hankali ya kama tattausan hannayenta ya ri茩e cikin nasa yace.. "Kina da Yaya Akeem, wanda ya dace ace ya kula al'amarin ki, amma bakya gabansa Akeem selfish ne arrogant, bai damu dake ba, he always make you feel sad Hakan baya maki zafi, tayaya kike tunanin zai tsaya ya duba maki miji na gari" Shiru yay kafin kuma a hankali ya juya gaba 蓷aya yana Kallonta a hankali ya sanya hannunsa ya ri茩e fuskarta a cikin tafin hannunsa numfashi ya sauke wani irin taushi da laushi da fuskar Akeela ke dashi, wani irin 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya manna fuskarsa a nata yace. "you got to understand that some people don't come in your life to love you, They come into your life to see you, They don't come to bring to your life, They come to take from you. 聽聽 They don't see you as a person, They see as a聽 opportunity, These are the type of people that don't love you for you, They love you for what they can take from you. 聽聽 They're not loyal to you, They're loyal to the benefits that Come with you, That's why they never show up. 聽 聽 聽 No matter how many times you showed up for them, That's why they never offer help, No matter how many times you helped them馃槴" Ba tare data san ne take ba ta 蓷aga hannunta tare 蓷urawa a saman nashi cikin Muryar kuka tace. "Ina jin kamar na makara Aljani bawan Allah, idan banyi aure ba ban kula kowa ba waye zai aure ni? Ware ne zai soni ya kula dani?" Cikin sauri Akeem ya runtse idanunsa yana wani irin abu a ransa kafin a hankali ya bu蓷e bakinsa yace "ni zan aureki... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/17/22, 11:21 - Buhainat: Littafi na, na ku蓷i ne kada ki karanta ba tare da kin biya ba, if you read for free ban yafe ba馃え idan kina bu茩ata yi Mgna, vip 500 posting safe yamma nrml grp 300 today posting tommorow babu馃槀馃し馃従鈥嶁檧锔� http://wa.me/+2348119237616 3锔忊儯7锔忊儯-3锔忊儯8锔忊儯 Da wani irin sauri ya tsayar da maganar nashi ba tare daya 茩arasa fa蓷in abinda yay niyyar fa蓷a ba, Cikin tsoro ha蓷i da firgici da kuma tsananin ta'ajjujin abinda Aljanin ke fa蓷a Akeela ta wani irin zaro idanunta waje saboda sam bata tsammaci jin Wannan furucin ba. Cikin alhini da kuma kuncewar tunani ta bu蓷e Murya da 茩yar tace. "What did you say? Nasan ba gaskiya bane, dan Allah kace ba haka bane" Ta fa蓷a tana ri茩e hannunsa wanda ta 蓷ura nata hannun akan nashi, Cikin wani irin sabon yanayi da kuma tsananin mamaki Akeela wacce kuka ke shirin 茩wace mata tace. "Uhm, no one's love me, ko baka fa蓷a min haka ba babu wanda zai zo min da Maganar soyayya balle aure" Hawayen dake ma茩ale a cikin idanunta ne suka samu damar sakkowa izuwa kan hannun Akeem, Wani irin zazzafan huci Akeem ya sauke tare da 蓷an lumshe idanunsa shi kansa bai san mgnar daya fa蓷a tayi nauyi har haka ba, Samun kansa yay da wani irin jin haushin kansa domin sai yaji duk ya tsani kansa da har ya bu蓷e baki yace shine zai aureta, Thank God ma bata san waye shi then bata ji abinda ya fa蓷a 蓷in ba. 茦arfi da kuma bugawar da zuciyarsa ke masa ne ya sanya shi bu蓷e idanunsa tare da cije bakinsa a hankali kuma ya motsa hannunsa dake saman fuskarsa, Yana jin yadda hawayenta masu zafi suke ji茩a masa hannu. Cikin wata kalar Murya very slow yace. "Why? U are a woman" Ya fa蓷a kamar baya son yin maganar Akeela wacce duk yanayinta ya sauya zuwa wani abu nada ban tace. "Nasan ina da kyau, Ilimi nutsuwar da kowa zai yi sha'awa, amma Ubangiji ya tauye da 茩arancin lafiya, koda ana so na da gaskiya da zarar an san cewa bani da lafiya mutum zai barni" A Wannan lokacin wani irin raunataccen kuka ne ya 茩wace mata har bata son ta tuna irin abubuwan da suka shu蓷e. Shiru Akeem yay yana sauraran yadda take kuka da dukkan 茩arfinta dama Zuciyarta baki 蓷aya. Kuka take mai cin rai da kuma razana dukkan wanda yake kusa da ita, shi kansa Akeem ba zaka gane mood nasa ba domin ba komai ke bayyana akan fuskarsa ba, shaaaa! Shaaaa! Haka hawayenta suke zuba, he could feel yadda hawayenta suke ji茩a masa hannu da 茩irjinsa, ta kasa daina kukan har wani ihu ihu take at this point shi tsoran sautin Muryarta ma ya keji gudun kada asirinsa ya tuno.. Cikin muryarta wacce kuka ya gama cinyeta tace. "Am different, am totally different da sauran mata, bana son kowa kamar yadda ba'a sona, ban damu da kowa ba, Amma ina jin zuciyata a karo na farko ta amince da jinsin daba nawa ba, wlh da ace Bobbo ya zama yaya a gareni gwamma kai 蓷in nan da kake Aljani ka zama yaya a gareni,. Bashi da kirki baya so na Nima bana son shi kamar yadda baya so na bazan kuma ta蓳a son shi ba" Wata 茩yakkyawar bugawa zuciyar Akeem tayi idanunsa yaja ya rufe yana jin wani abu mai kama da fargaba na ratsa masa kofofin Zuciyarsa. A hankali kuma ya bu蓷e idanunsa cikin wani irin jan numfashi ya zame hannunsa daga kan fuskarta. Ya 蓷auki wasu mintuna kafin yaji wani abu ya shige a Cikin ma茩oshinsa, cikin 茩asa da Murya mai cike da taushi yace. "Akeelerh" "Na'am Aljani" Wani Irin kallon derection 蓷inta yay jin sunan data kirashi da shi wai "Aljani" Ta蓳e bakinsa yay irin he doesn't care 蓷in nan kafin kuma ya numfasa yace. "don't take anything from anyone, and never let them take you alive. Be who you are and say what you feel, because those who mind don't matter, and those who matter don't mind. Follow your inner moonlight don't hide the madness" Shiru yay na wani lokaci yana maida numfashi domin shi a yanzu ji yay gaba 蓷aya zaman 9ja ya fita a ransa hakan na ya samu kansa cikin 茩unci amma this is the right time daya kamata some advice. Fesar da iska yay kafin a hankali yace. "Love myself I do. Not everything, but I love the good as well as the bad Akeelerh. I love my crazy lifestyle, and I love my hard discipline. I love my freedom of speech and the way my eyes get dark when I'm tired. I love that I have learned to trust people with my heart, even if it will get broken. I am proud of everything that I am and will become, rayuwa bata da tabbas accepted yourself the way you are be kind yourself, ko da nake Aljani hakan baya nufin ban san rayuwa ba, amma ni daban nake cikin aljanu kowa na duniyar aljanu na so na, saboda kare kai da kuma sanin girma da kima ha蓷i da darajar kai, kiyi rayuwa a yadda tazo muki kuma ki amsheta da hannu biyu, Za kiyi farin ciki U will be happy soon or later" Wani sanyi taji a ranta tana jin wata nutsuwa na shigarta kafin kuma tace. "To yaya sunanka kai?" Kamar bai jita ba haka yay Pretending domin baya son ya bata wata cikakkiyar dama a kanshi, jin yay shirun ne kuma ya sanya Akeela kwa蓳e fuska tamkar zatai kuka tace. "Ur name please" Kamar zarar bunu haka kalmar ta fita a bakinsa yace. "BOBBO" da wani Irin sauri ta maimaita mgnar tace "Bobbo? Irin sunan sa nake fa蓷awa wan can mugun ne fa" Jinjina kansa yay kafin kuma yace. "Eh i like it, just Bobbo is okey to me idan kikace nasan dani kike" Murmushi kawai tayi tana jin da蓷i a ranta domin yanzu ne ta kejin ta samu aboki kuma 蓷an uwa wanda zai shige mata gaba cikin rayuwarta, A hankali ta furta kalmar 鈥淭hank You鈥� 茒auke kansa yay can gefe kafin kuma yace. "Ur wlcm PETO" da sauri tace "Peto?" Kamar tana kallonsa ya jinjina kai yace "uhm ko a ina kika ji ance Peto to nine a wajan Wannan shi ne sign 蓷in as from today ur name is Peto" Murmushi tayi har sai da fararan teeths 蓷inta suka bayyana kafin kuma tace. "茦amshin ka irin na Hamma Akeemmm ka daina sawa kaji" Ta fa蓷a tana narkar da murya gently ya mi茩e tsaye yana zuba hannunsa cikin aljihun wandonsa kafin kuma yace. "Ina sane nasa irin nashi bana son kowa ya gane ina zuwa wajanki idan aka fahimci Aljani yana zuwa wajanki to magani Za'ai maki a raba mu, ko ina son hakan?" Da sauri ta girgiza masa kanta tace "a'a" ji yay an fara kiran sallar farko na Subhi hakan yasa "jeki kwanta ba'assalam" kamar bata so ta fita zuwa waje tana fita yay wani irin sauke numfashi yana ya motsa fuska, ta 蓷an jima da fita kana shima ya fita tare da nufar upstairs. Washe gari a masjid bayan anyi sallar Subhi, Akeem zama yay cikin masjid 蓷in ya 蓷auki Alkur'ani ya fara karatu cike da nutsuwa da kamewa, Abbu kuma kai tsaye cikin gida ya nufa ganin babu kowa a parlon yasa ya nufi part 蓷in su Akeela, a hankali ya bu蓷e 茩ofar yana 茩o茩arin shiga yaji muryar Mami a cikin parlon su Aleema, Da wani irin sauri ya juya yana dafe 茩irjinsa dake masa wani irin ciwo, Mami dake cikin Parlon tana kallon Afaf tace. "Duba min closet 蓷in Anup kin tabbatar komai dai-dai" Afaf yi tayi kamar bata san komai ba hakan yasa tace. "Mami zuwa zaitai?" Ba tare da Mami ta kalli Afaf tace "eh this week" Cikin sakin fuska Afaf tace "Ayyah! Zuwa Asokoron fa Mami, ina this month ne bikin Aditiya?" Jinjina kai Mami tayi kafin kuma tace "Eh, zatai 2week a nan ne, to gaba 蓷aya damu da ita zamu shige Abujan, da tuni na tafi ni to rasuwar Baffa ce ta tsayar dani" Shiru Afaf tayi ta fara duba closet 蓷in, Jin hakan yasa Mami fa蓷in "is there any problem?" Girgiza kai Afaf tayi tace "no! Allah ya kaimu" Juyawa Mami tayi ganin babu Aleema tace "Aleema fa?" Ta fa蓷a tana ta蓳e baki ganin yadda Akeela ta na蓷e cikin duvet tana bacci a nutse cikin kwanciyar hankali. Aleema dake fitowa daga cikin bathroom tace "gani nan" ta fa蓷a tare da nufar wajan dressing mirror cikin 蓷auke kai kuma tace "Mami ashe muna da babbar ba茩owa" Da mamaki Mami tace "ba茩owa da huce ta Wannan gadon domin Anup ta shige a kirata da ba茩owa" Ta 茩are Maganar looking Akeela wacce dukkan abinda suke tana jinsu kawai dai she's not interested, jininta bai ha蓷u da Mami ba, domin ta jima da fahimtar ba sonta take ba. Murmushi Aleema tayi tace. "Kai Mami, missed 蓷inta da yawa da mukai ne yasa nace haka, and Akeela ma ai ba ba茩owa bace kawai ita bata saba da yawo da ita bane, Shiyasa ko wajan 茩anin mahaifinta bata ta蓳a zuwa ba sai Wannan karan" sarai Afaf ta gane Magana Aleema ta fa蓷awa Mami, tunda dai ita Anup ai babu dangin iya bare na baba, Sanadin Mami take zuwa nan gidan. Mami kam ba tare da ta gane kan Maganar ba tayi waje tana fa蓷in "alright" tana fita Akeela ta sauke ajjiyar zuciya, sai a lokacin kuma ta fara tunanin Wacece ma wannan Anup 蓷in da Aleema ta damu kanta da ita haka, Ita tun bata ganta ba ta kejin shakkar ta, da kuma tsoran ha蓷uwa da ita domin ta fahimci ita 蓷in ba alkairi bace duk sanda za'a kira sunanta sai taji gabanta ya fa蓷i. Kara shigewa cikin duvet 蓷in tayi a hankali kuma ta 蓷an Marai-raice fuska kewa da kuma son Baffanta ya dawo mata sabu, wasu irin zafaffun hawayene suka shiga sakkowa daga cikin idanunta zuwa kan innocent face 蓷inta a hankali kuma suke gangarawa kan pillown da take kai. Cikin 茩asa da murya yadda babu mai jinta tace "i missed you so much Baffa, Ubangiji ka iya min ka shiga lamari na" Daga Afaf har Aleema babu wanda baiji sautin shasshe茩ar kukan nata ba, kawai sunyi mata shiru ne saboda ya samu nutsuwa domin rashin mahaifi ba 茩aramin abu bane. Kwanciya Aleema tayi bayan ta gama shiryawa cikin mamaki Afaf tace "uhm karatun fa?" Tsaki taja tace "wlh bacci na keji, wannan wankan da nayi da sanyin safiya na dole ne, nasan shima Hero ba lallai yaje wajan karatun ba" Mi茩ewa Afaf tayi tace "Tab, wlh babu inda zani Nima bari naje na lalla蓳a Ummi ta bani aron waya na 茩arasa littafin Sirrin mu" Da sauri Aleema ta mi茩e tace "dan Allah kiban na karanta naji wata friend 蓷ina na bani Labarinsa wallahi kamar ta zauce fa saboda book 蓷in ba" Dariya Afaf tayi tace. "Uhm wlh yay masifar da蓷i, kin san idan na kalli Sheikh Imam na labarin sai naga halayyarsa da 蓷abi"unsa kamar na Hero, Bambancin ka蓷an ne shi bashi da mugunta" tashi zaune Aleema tayi tace. "Shima Hero ai bashi da mugunta, kawai Akeela ya kewa ban san kuma dalilinsa nayi mata hakan ba, Idan kin lura shi bai ma damu da shiga sabgar mutane ba, kinga ko mu蓷in nan rabon da yace wance na manta sai dai kallo da idanu, Wlh idan Allah ya ba shi mace mai surutu ina tausaya masa ainun" Akeela dake cikin duvet tai wani irin murgu蓷a bakinta cikin ranta tace. "I hate him but i love his daughter Amani" Fita Afaf tayi tana fa蓷in "kuma irin Ya Akeem sun bala'in iya soyayyya da shagwa蓳ewa mace ina nan zaune za kiga yadda zai zauce" Tana fa蓷in hakan tayi waje da kallo Aleema ta bita, domin ita kanta ta amince cewa Ya Akeem daban yake samunsa a cikin maza kuma yana da matu茩ar wahala, Ka samu na miji wanda ya kewa mata kallon maza yafi da蓷i namiji mai class da rashin son Magana yafi, haka samun namiji mara kunya wanda baya 蓳oye soyayyyar da yakewa matarsa shine daban yake, samun miji kamar mijin Julde Abu Maleek kenan, yafi komai wahala amma da dukkan alamu halayyar Ya Akeem har yafi na Abu Maleek da Sheikh Imam tsauri. 8:00 dai-dai Akeem ya shigo cikin gidan yana tafe yana motsa bakinsa kamar yadda ya saba, lokacin duk suna kan dinning sun fara breakfast, cikin nutsuwar nan nashi da kuma 蓷auke kai ya nemi waje a Parlo ya zauna ba tare daya kalli kowa dake dinning room 蓷in ba, A hankali ya manne jikinsa a jikin kujerar yana maida numfashi tare ta sanya hannunsa cikin sumar kansa ya fara hargitsawa, Ummi ce ta kallesa tace "Hero breakfast fa" Wani kalar kwa蓳e fuska yay yana wani irin shagwa蓳ewa, tamkar yadda Amani ke sashi gaba idan tasu ta蓳ararta, cikin sassanyar murya mai 蓷auke ta sauti yace. "Inni sa'im" Gaba 蓷aya kallonsa sukai cikin sauri Didi tace "wacce kalar masifa ke damunka ne, Mutum kamar dai wanda yay kisa kai kenan azumi, a'a wlh babu ruwana azumi dai bazai maka maganin abinda ke damunka ba" Girgiza kai Abbu yay yace "Allah ya kyauta" a hankali kuma Ummi tace. "Wannan azumin duk na mene wai? Ina jin tsoran ciwon cikin ka ya motsa, baka kallon yadda duk ka rame ne? Kafi kowa sanin wahalar da kake sha idan ciwon ya tashi kamar zaka mutu amma shine kake hura kanka da yin azumi?" Ta fa蓷a cike da rauni da kuma damuwa. Ta蓳e bakinsa yay yana shafa Sajansa kafin kowa yay magana Amani ta sakko daga upstairs 蓷in Akeem 蓷auke da wayarsa dake ringing tana zuwa tace "Abbie ana ta kira" mi茩a hannunsa yay tare da answering call 蓷in ya kuma sanyata a handsfree, saukar wata murya yaji wacce ta nemi rusa dukkan tunaninsa, Muryar da tayi sanadiyar 蓷auke farin ciki da kuma jin da蓷in Akeem Mi茩ewa yay tsaye saboda jin abinda ake cewa kafin yay magana Akeela ta 茩arasu wajan jikinta na wani irin rawa cikin ka蓷uwa kuma ta... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/17/22, 11:21 - Buhainat: Ta sanya hannunta akan bakinta saboda kukan dake shirin 茩wace mata, Akeem kam ko nunawa da zuwanta wajan bai ba, infact ma haushin fitowarta daga cikin part 蓷insu tayi domin baiga amfanin zamanta a parlon ba. Gyara tsaiwarsa yay yana wani irin sauke Ajjiyar zuciya tare da fesar da iska daga cikin bakinsa yana wani irin taune le蓳ansa saboda wani irin zafi da kuma ra蓷a蓷in daya keji a cikin zuciyarsa, Mai Baffa yay haka? Bayan kisan da sukai masa shine har suka samu damar kiransa suyi masa maganar banza, me suke nema dashi ne? Meye matsalar su? Akan wanne dalili suka rasa waye zasu kashe sai Baffa? Dukkan tarin jama'ar da suke garin Wudil. Gaba 蓷aya jama'ar Parlon Mi茩ewa sukai tsaye tare da 茩arasawa inda Akeem yake tsaye wayar ri茩e a hannunsa, Baba Rabi tuni wani kuma 茩a茩茩arfan kuka ya 茩wace mata domin dukkan abinda ya faru dalilin wa 拼an nan mutanan ne, sune suka sanya yaranta zama marayu, sune dalilin shigarta taka ba. Mutumin dake cikin wayar ne yay wata iriyar mahaukaciyar dariya tare da fa蓷in.. "Abdul-hakeem Bukar Bello yanzu aka fara? Zuwa yanzu nasan ka samu gawar Baffanka ko? Ka samu labarin wu茩a aka sanya aka kashe shi da ita ko? A wannan karan shi kawai nasa aka kashe gaba baka san wa za'a kashe daga cikin ahlinka ba, wama ya sani ko kisan gaba a fara takan Amani Abdul-hakeem Bukar Bello" da wani irin sauri Akeem ya kalli Amani wacce tayi tsaye tana kallon Abbien nata, Ba tare data fahimci abinda ake fa蓷a ba, abu guda ta sani shine sunanta da taji an fa蓷a, a hankali a Akeela ta girgiza kanta Jikinta duk rawa yake magana ta keson yi amma gaba 蓷aya ta kasa gaba rauninta ya bayyana tsoro ya shigeta fargaba da kuma zullumin daya gaba yi mata yawa yasa ta koma gefe guda ta wani irin 茩an茩ame Jikinta, shaaaa hawaye ya shiga wanke mata fuska. Cikin wata iriyar kakkausar murya wacce babu tsoro ko kuma sarewa a cikinta Akeem yace "who are you?" Dariya Mutumin ya sake kafin kuma yace. "Au har yanzu baka gane dawa kake magana ba, kaga 蓷an iskan yaro mai shegen taurin kai irin na Baffansa, to zaka gane ko waye a lokacin daka samu gangara jikin Akeela Ayub Bello Abdul-hakeem" a wannan karan wani irin runtse idanunsa Akeem yay a hankali kuma ya zura hannunsa cikin aljihun wandonsa yana wani irin taune bakinsa tare da fesar da iska. Cikin Wata dakakkiyar murya mai nuni da jan kunne Akeem yace. "Mutum bai tunani da 茩wa茩walwa yake amfani, amma dakikin Mutum irin ka ya hakan amfani da zuciyarsa ne, na rantse da sarkin daya busa min numfashi ya bani rai da lafiya daga Amani har wacce kuka ambata idan wani abu ya same su, uhm.." Ya wani taune bakinsa yana jinjina kansa, daga cikin wayar akace "Idan baka son anything happen to them ka cire hannunka daga sabgar mutanan Wudil, taurin kan da Baffanka yay mana yasa muka kashe shi, amma kai ba zamu ta蓳a laifiyarka ba, rauninka zamu kashe zamu kashe ka da ranka ne" wani irin kuka Didi ta sanya kafin ta kafa bakinta a wayar tana fa蓷in. "Tsinanne Annamimi, mara tsoran Allah wama ya sani ko baka da zuri'a ne shege gantalalle haihuwar kan titi irin asara salamme kawai" "Hahahaha" sautin dariyar wani mutum dake can gefensa ya cika Parlon kafin yace "ke kuma dattijo wa Wacece ke?" Cikin sauri Didi tace "nice nan Azumi ana min la茩a bi da Didi uwa wajan Bukari kaka wajan Audil haka kuma kaka wajan Tsila, to ubanka ne ya halicce mu da zaka ce zaka kashe mu, babu mai rayawa da kashewa sai Ubangiji tsinanne wama ya sani ko kai 蓷in ba zuciyar imani ne dakai ba, Tuf Tuf wlh sai nayiwa bakine tsarki da har nayi magana dakai" Ta fa蓷a tana tufawa wayar yawo, kafin su yi magana Akeem ya kashe wayar tare da yin upstairs da sauri yake taka steps 蓷in benen yana wani irin sauke numfashi. Abbu zubewa yay a wajan tare da sanya hannunsa duk biyun ya dafe kansa, shi kansa bai san abinda ke damunsa ba, wlh ji yake kamar ya zauce ya samu matsala a 茩wa茩walwarta, Al'amarin kullum 茩ara fin 茩arfinsa yake Mi茩ewa yay tsaye yana lumshe idanunsa a hankali kuma ya nufi part 蓷insa ganin hakan yasa Ummi bin bayansa cike da damuwa tana zuwa ta samesa a tsaye yana Safa da marwa a cikin tafkeken parlon nasa, a hankali ta 茩arasa wajansa Murya can 茩asa tace. "Abbu" shiru yay mata domin wlh bazai iya cewa ma yaji zuwanta bare muryarta har kuma yaji abinda take fa蓷a. Ganin kamar baya cikin nutsuwarsa yasa a hankali ta nufi wajan fridge tare da 蓷akko gorar ruwa mai sanyi tare da glass cup ta dawo wajansa, hannunsa ta kama hakan yasa da sauri yaja numfashi tare da juyawa ya kalleta, ruwan data zuba cikin cup 蓷in ta 蓷auka tare da bashi. Babu musu ya amsa tare da kaiwa bakinsa ta tass ya shanye ruwan sai a lokacin yaji wani irin abu ya sauka a 茩irjinsa jingina yay da jikin kujerar yana sauke numfashi, cikin tattausan kalami Ummi tace "what happened to you Abbu? Ka sauya U have changed wlh Meke faruwa?" Girgiza kai yay kamar zai shiru sai kuma yace. "Ina tunanin rayuwar Akeela ne, tabbas wanda suka kashe Baffa ba zasu ta蓳a barinta ba, ina jin tsoran wani abu ya same ta wlh, kina kallo Yarinyar nan ko Kallonta kayi a tsorace take balle kace zaka mata ihu wlh kana mata komai kake so yi maka zata babu taurin kai ko musu" shiru Ummi tayi amma ita sam ba taga abin damuwa ba domin tayi imani da Allah idan har Akeem na raye nothing will happen to her babu wanda ya isa yay mata komai. A hankali kuma tace "amma ai ba abin damuwa bane" da sauri ya kalleta yace "mene? Kinji me na fa蓷a kowa, am talking about my life a..." Shiru yay domin wlh bai san yama ce hakan ba, da mamaki tace. "Akeem right?" Kai ya 蓷aga mata yana runtse idanunsa wlh yana rufe idanunsa Akeela yake gani wannan masifar da mai yay kama wacce lukutar bala'i ne har haka, yay addu'ar yay sada茩ar akan Ubangiji ya cire masa komai amma kamar 茩ara masa wutar so da kuma 茩aunar Yarinyar ake, kullum baya iya bacci saboda tsananin damuwa da kuma hanyar da zaibi ya samu Yarinyar as his wife. Kasa magana yay domin at this time ji yake komai nashi ya tsaya cak, gane kamar baya fahimtar abinda take fa蓷a masa ne yasa Ummi fa蓷in. "Ya dace for now ace Akeem yasan who is he, tell him the truth" da wani mugun sauri Abbu ya kalleta kafin yace.. "Ayusher" tunda ya kira real name 蓷inta tasan da matsala hakan yasa tace. "Na'am" ta fa蓷a a sanyaye tana jin kamar tayi broking promised 蓷in da tayi masa, cikin 蓷aure fuska babu alamar wasa ko ka蓷an yace. "I trusted you that why na fa蓷a maki everything da nake hiding akan my poor my Akeem, wlh billahi ina rabuwa dake a duk sanda kikai 茩o茩arin fa蓷in wannan sirrin ga wani, I'm not mad ina da hankali duk abinda nake ina sane, to stop all this kawai keep prayers for me it will be better" Idanunta kawai ta tsora masa tana kallon yadda yake zazzaga masifa idanunsa har wani rufewa yake. Mi茩ewa tayi ba tare kuma da tace komai ba, damuwa da kuma mamakin al'amarin Abbu ya fara bata tsoro, tana fita ya 蓷auki car key 蓷insa yay waje ta 茩ofar baya. Tana fitowa ta samu Akeela dur茩oshe ta 茩an茩ame Jikinta waje guda, tama kasa kuka sai Ajjiyar zuciya take saukewa, a hankali Ummi ta sanya hannunta da niyyar ta蓳a ta wata razananiyyar 茩ara ta sanya tare da fa蓷in "Wayyooo Allah Bobbo!!" saukar sautin Muryarta a cikin kunansa da kuma yadda ta ambaci sunan "Bobbo" ya sanya shi tsayawa cak tare da juyawa ya kalli downstairs 蓷in da sauri kuma ya juya ya nufi part 蓷in gym 蓷insa, yana zuwa ya zame rigar jikinsa nan da nan mur蓷a蓷蓷an jikinsa ya bayyana ga yadda duk six packs of his body 蓷insa suka bayyana, nonowasa har wani irin rawa suke saboda yadda suke da girma, Jikinsa na wani tsuma ya wani mashine Muscle asylum ya shigayi da sauri yana wani irin huci da fesar da iska, kamar wanda zai sauke fushinsa da kuma 蓳acin ransa akan mashine 蓷in ya 蓷auki good 30mnts kafin ya nufi wani mashine 蓷in Chic Physique yana farawa 茩irjinsa ya fara wata 茩ara yana bu蓷ewa, Wannan dalilin yasa kullum 茩irjin Akeem 茩ara fa蓷i yake sai ya sanya mutane biyu zuwa uku ya rufe ruff. A hankali Mami dake ba茩in 茩ofar gym 蓷in ta shiga knocking amma yay banza, bawai dan baya so a shigo ba kawai baya jin zai iya bu蓷e baki haka yay Magana ne. Jin shiru yasa Mami bu蓷e 茩ofar a hankali ta shigo, tana shigowa ta same zaune da sauri ta 蓷auke idanunta saboda wata 茩yakkyawar bugawa da Zuciyarta tayi, wlh zata iya cewa bata ta蓳a ganin Mutum like Akeem ba. Ai Wannan mace ta shiga hannunsa ta shiga uku a wajansa, 蓷auke wannan tunanin tayi kafin kuma a hankali tace. "Nasan ranka ya 蓳aci tunda har ka sauke fushinka akan wannan gyms 蓷in, amma Akeem ina ga zaifi ka zame hannunka akan wannan mganar kafin su fara yi mana 蓷auki 蓷ai 蓷ai, Kaga wlh shigowar Yarinyar nan ya zama bala'i mun rasa Adnan gashi yanzu hatta Abbu bana gane kansa, gaskiya a nemi mafita ko dai akaita wani wajan ko a sallamawa gidan marayu ita" Ta fa蓷a kanta a 茩asa dan bata jin zata iya kallansa saboda yadda jikinsa yake ko riga babu, jin shiru yasa ta 蓷aga kanta amma ga mamakinta ko inuwar Akeem babu, Wata 茩wafa tayi kafin ta fita daga cikin part 蓷in. Ummi ta kalli Akeela wacce Jikinta yake rawa cikin tausayinta tace. "Sorry Daughter nice" Ta fa蓷a tana rungome ta, wani irin 茩an茩ame jikin Ummi tayi tare da fashewa da wani irin kuka mai tsoma zuciya, daman wajan kukan take nema ta rasa dan haka yanzu jikin Ummi ya zame mata wata mafaka, Baba Rabi dake tsaye tace. "Ina tsoran ranar da mutanan Akeela zasu har zu茩a sai kowa ya raina kansa" da sauri tace "a'a bana son mugun bakin can, can in sha Allah bakinki ya sari 蓷anyan kashi ta Allah bata Mutum ba magani zan nemu mata yanzu nan" A hankali Ummi tace. "Akeela" cikin kuka tare da jan ajjiyar zcy tace "Ummi Bobbo, Bobbo zani Ummi zan mutu dan Allah ki kaini" Da mamaki Ummi tace "Bobbo?" Kallan su Aleema tayi da suke tsaye sai zare ido suke kafin kuma a hankali tace "waye haka?" Girgiza kai sukai Afaf tace. "Ummi bamu san shi ba" Jinjina kai Ummi tayi tace "ok rakata wajan Akeem kilan ko bata jin da蓷in ne" da sauri Akeela tace "A'a Ummi bana son shi, bana son zuwa wajansa ni Bobbo" Didi ce tace "jama'a mun shiga uku, uban waye Bobo kuma ko zo蓳o ne" rasa abinda za suyi mata sukai sai kawai Ummi ta kwantar da ita akan kujera ta shiga yi mata addu'a tana shafa kanta babu jimawa ta fara sauke numfashi mai zafi alamar bacci ya 蓷auke ta. "Ohh! Ubangiji gamu gareka" Ummi ta fa蓷a cike da tausayin Akeela. Fitowa Akeem daga cikin bathroom fuskarsa fess ba zaka ta蓳a cewa akwai abinda ke damunsa ba, cikin nutsuwa ya zame towel 蓷in jikinsa kasancewar ya saba yana fitowa wanka yake cilli da towel 蓷in ya zauna haka, Wata Gymshark sports t.shirt ya sanya a jikinsa tare da wani wando camouflage-print cargo trousers a hankali yay Unzipping rigar faffa蓷an 茩irjinsa ya bayyana ga ruwa yana 蓷an sauka ka蓷an ka蓷an. Wani Scuff faux-shearling slippers ya saka a 茩afarsa, tare da zuba hannunsu a cikin aljihunsa, a hankali ya nufi parlo sumar kansa duk ta baje da ruwa, Zama yay kan kujera tare da 蓷ura 茩afarsa akan table ya shiga girgiza ta kamar yadda ya sama, Ha蓷a蓷蓷iyar Wayarsa ya 蓷auka kamar baya son dannawa haka yake shafata, number p.a ya 蓷auka tare danna kira babu jimawa p.a dake zaune kusa da Antynsa ya 蓷auka yana fa蓷in. "Assalamu alaikum" Kasancewar baya cikin wani yanayi da kuma rashin sabo da magana da bai ba yasa a hankali yace. "Uhm wslm, ka turawa shugaban ministoci sa茩o ta mail 蓷insa ka ha蓷a mana zama soon" kafin p.a yay Magana tuni Akeem ya kashe wayar, tare da narkewa jikin kujerar yana 茩urawa wani waje daban ido.. Abbu kai tsaye wajan wani abokinsa Aliyu ya nufa, har office 蓷insa akai ma Abbu isu, yana shiga Aliyu yay Murmushi yace "wlcm Bukar Bello" zama Abbu yay bayan sun gaisa yay shiru yana tunani lura da hakan yasa Alhj Aliyu yace "is everything okay?" Shiru babu amsa hannunsa ya sanya tare da ta蓳a Abbu a firgice Abbu ya bu蓷e bakinsa yace "wlh idan banci yarinyar nan ba mutuwa zanyi... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/17/22, 11:21 - Buhainat: "wa kake magana akan ta kuma Alhj Bukar Bello?" Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke yana kamar zuciyar zata buga saboda wani bala'in so da kuma tarin 茩aunar da zuciyarsa kewa 拼ar cikin nasa Akeelerh. At this point ji yake kansa har wani haya茩i yake, damuwar da yake ciki tasa baya fahimta baya kuma gane komai, Al'amuran companyn sa duk sun tsaya, gaba 蓷aya contract 蓷in daya amsa shima ya kasa aiwatar da komai, ji yay gaba 蓷aya Duniyar ta tsaya masa baya jin da蓷in ta, Idan yay tunanin cewa Akeele is his daughter sai yaji ya tsani kansa, amma idan ya tuna zafi da kuma ra蓷a蓷in da zuciyarsa ke masa akan son kasancewa da ita, Sai da manta who is she to him, he madly love with her. Alhj Aliyu ne ya kalli Abbu yace "anya lafiyar ka 蓷aya kowa Alhj Bukar Bello?" Girgiza kai Abbu yay yace "wlh bani da lafiya, i think kamar ma na haukace ne wlh billahil lazi nake fa蓷a maka" da sauri Alhj Aliyu yace "Subuhanallah! Hauka fa? A'a da Sauran ka mahaukaci ai bai gane ya haukace, yanzu what's going on?". Idanu Abbu ya 蓷aga tare da kallon Alhj Aliyu cikin damuwa yace. "Ina cikin matsala wlh, wata musifa ce take shirin kunno min koma ta Kunno min ina fa蓷a maka" tattara dukkan wani hankalinsa yay zuwa kan Abbu yana son fahimtar gskyr abinda Abbu yake fa蓷a, Amma babu abinda ya gano sai zallar tarin gasky da kuma fa蓷in ha茩ik茩anin abinda yake ransa. "Yasubuhanallah, wanne abu ne har haka yau kuma ya samu Bukar Bello bayan nasan you're strong" Alhj Aliyu ya fa蓷a yana janye file 蓷in gabansa, tare da zubawa Alhj Bukar Bello idanu. Cikin tashin hankali Abbu yace "Ina sonta, i love her wlh kamar raina idan ban aureta ba ina jin fa mutuwa zanyi" A wannan karan Murmushi Alhj Aliyu yay tare da yin baya ya shiga juyi akan chair 蓷in da yake zaune yace. "Love? Wa kake so to? Ai ina tunanin is noting serious fa, kawai tell her it'll be better for you" Mi茩ewa Abbu yay walking slowly a cikin office 蓷in Alhj Aliyu yana wani jan numfashi da 茩arfi wlh kowa na office yana iya jin yadda zuciyarsa ke beating so fast fast haka, cikin 茩asa da murya kamar wanda yake shirin yin kuka yace. "I love my brother's daughter Akeela, ina son 拼ar Ayub Bello Abdul-hakeem ne wlh, tayaya ina matsayin uba a gareta zuciyata zata kamo da son 拼ar cikina? Ina jin kunyar kai na ina kuma tsanar kai na, a hakan kuma kullum cikin addu'a nake amma abin kamar musifa ba, ji nake idan na ganta kamar...uhm" ya wani jinjina kai tare da taune bakinsa like Akeem did, abin kamar almara haka Alhj Aliyu yake sauraran dukkan abinda Abbu ke fa蓷a kafin kuma yace. "Wonderful, ina karanta littafai a Okadabooks irin na online writers haka kamar su Nimcyluv, Sumayya takori,ina kallon Indian series film a zee world, ina kallon movie, ina kallon corean Film amma ban ta蓳a cin karo da labari irin haka ba, baya son kasancewa da Yarinyar kake kamar wata prostitute ba, a'a tsakwaron sonta kake na son kasancewa mata da mji Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, wai kuma kace 拼ar gidan Ayub ce?" Kamar Abbu zai kuka yace "wlh fa" ya fa蓷a yana har蓷e hannayensa a bayansa looking Alhj Aliyu, Kafin a hankali yace "ina tunanin hakan 茩addarar tace, amma 茩addarar ta rasa ta yadda zata zo min sai ta haka? Anya 茩addarar tayi min adalci kowa?" Jinjina kai Alhj Aliyu yay kafin yace. "The only person you are destined to become is the person you decide to be. ka fara ya茩i da zuciyarka ka fara nisanta kanka da ita, am your friend childhood so I can give you a good advice wannna abun is totally haram" Zama Abbu yay yana fa蓷in " i knew,amma what should i do Alhj Aliyu? Ina son na 茩ara tsayawa takara a za蓳e mai zuwa, amma Wannan abin kamar zai kawo min cikas, kasan wlh bana iya bacci sai na duba Clinic 蓷in Matana na 蓷auki maganin bacci, cos ina rufe idanu na kawai Yarinyar nake gani" Lallai abin ya zama babba domin Alhj Aliyu bai tunanin haka abu yake da girma a zuciyar Abbu ba cikin tausayin Abbu yace. "If you are a believer of fate, that things happen for a reason, that there is a greater force controlling the way our lives would unfold, how the challenges will untangle and all that. If so, then here are the best destiny quotes you can relate to, or maybe argue with these quotes about fate and destiny that will help you understand more about life path. What better way to show the world that you can change destiny than make the choices now, wlh kayi ya茩i da zuciyarka ko akwai destiny akwai son zuciya, domin 茩addarar ina iya koyan yadda za'a kula da ita, stay with your own wives make them happy, forget about the poor innocent girl 蓷in can, If you make the right actions to take today, then you can genuinely determine our destiny. Who knows, really, but maybe you are truly destined for one another, don鈥檛 you think so too?" Ya 茩arasa maganar yana duban Abbu, ganin kamar ma baya gane abinda yake fa蓷a yasa yace. "Allah ya kyauta, amma Wannan abin da muni yake 拼ar cikin ka?" Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke a hankali kuma ya juya tare da kallon Alhj Aliyu yace "lemme tell you something"..... Akeem ne zaune looking his daughter Amani, yadda take wasa da drawing books 蓷inta na makaranta, kafin kuma ta 蓷aga kai tace "Abbie mene yasa Anty beauty take kuka kullum? Yanzu ma Ko abinci ta茩i ci, Ummi tace ko breakfast ba tayi ba" ta fa蓷a tana tashi tsaye tare da 蓷aukan wata blue color ta shiga shafawa zanan da tayi, Kallonta kawai yake ba tare da yace mata komai ba, Domin har yanzu baya cikin nutsuwarsa idan kuma yana fushi ya hakan iya daina Magana da kowa, daga ciki harshi kanshi, kallonsa tayi tace "Abbie Mami tace Wannan masifaffiyyar za tazo ni wlh bana sonta" da mamaki yake kallon yarinyar tashi, domin shi kanshi bazai iya cewa surutun wa Amani ta 蓷auka ba, amma shegen wayo ne da ita, gently ya mi茩e tsaye yana zuba hannunsa a cikin aljihun wandonsa, ba tare da yace wa Amani komai ba, da sauri ta kama hannunsa zata 茩ara Magana ya wani daka mata wata tsawa tare da fa蓷in. "Laa! Aryad aklam Amani Abdul-hakeem Bukar Bello Laa!" Ya fa蓷a yana Kallonta kwa蓳e fuska tayi tace "Am sorry Abbie" kujera ya nuna mata Jikinta na rawa taje ta zauna, kai tsaye cikin bedroom 蓷insa ya shige yana motsa bakinsa ka蓷an yana fa蓷in 鈥淪ubuhanallah, Walahamdulillah, wallahu akbar鈥� yana shiga ya nufi cikin bathroom a hankali ya zame kayan jikinsa tare da sakarwa kansa shower cikin sauri ya shiga sauke ajjiyar zuciya a jajjere, yana gama wankan ya 蓷aura alwala saboda jin kiran Sallar magrib da akai, fitowa yay jikinsa na zubar da ruwa sosai, a hankali ya 蓷auki showel ya shiga goge jikinsa, bayan ya game ne ya 蓷auki parfume ya saka kafin ya 蓷auki white cotton jallabiya mai taushi da laushi ya sanya a jikinsa, slippers ya saka a hankali ya fita daga cikin bedroom 蓷in kansa a 茩asa, Parlo ya dawo inda yabar Amani a nan ya sameta tana sauke ajjiyar zuciya, hannunsa ya mi茩a da sauri tayo wajansa ta zuwa ta 茩an茩amesa tana sakin kuka, ko 茩ala baice mata ba, wajan fridge yaje ya 蓷auki gorar ruwa mai sanyi da dabino, kafin ya dawo kan kujera ya zauna, a hankali ya sanya hannunsa na dama ya 蓷auki dabinon tare da yin Bismillah ya sanya a bakinsa, Za茩i da kuma gar蓷in dabinon ya sanya ya wani lumshe idanunsa domin ji yake wani da蓷i na ratsa cikin kunnuwansa, wlh har ji yay kukansa kamar zai cire yana matu茩ar so da kuma 茩aunar dukkan wani abu mai za茩i, gashi dai yana fama da ciwon ciki idan ya tashi kamar zai kashe sa, amma hakan baya sanyawa ya daina shan sha茩in. Sai da yaci dabino guda bakwai ciff, kana ya 蓷auki gorar ruwan tare da 蓳alle Murfin gorar ya manna a bakinsa, a hankali ya shiga sauke ajjiyar zuciya saboda ji茩a ma茩oshinsa da yay, duk da cewa azumin ba wahala ya bashi ba,amma sosai ya sha ruwan. Yana gamawa gently ya 蓷aga idanunsa tare da kallon Amani wacce take Shirin yin Bacci a hankali kuma baya son magana, saboda wani irin nauyi da bakinsa yay masa kafin a hankali ya shafa kanta yace. "Bana son sa ido da surutu ok" kai ta 蓷aga masa kafin kuma tace "to Abbie amma naji tsoro" taune bakinsa yay saboda dariya baya tsarinsa, sumbatar goshinta yay kafin yace "uhm je sallah, kima Mom addu'a" tashi tayi a jikinsa shima ya mi茩e tsaye yana ri茩e hannunta, a hankali suka sakko daga upstairs zuwa downstairs, Afaf ce kawai da Mami zaune da parlon yana fitowa Amani ta nufi part 蓷in Ummi, shi kuma ya goya hannunsa a bayansa, yana lumshe idanunsa, kallonsa Mami tayi tana imagine wani abu a ranta kafin kuma ta mi茩e tace, "Afaf ki shiryawa Akeem dinner zuwa part 蓷insa" juyawa tayi za tayiwa Akeem magana taga tuni yabar wajan, girgiza kai kawai tayi tare da nufar part 蓷inta.. A can Masjid kowa a sahun farko Akeem ya tsaya Abbu yana sahun baya bayan an tayar da sallah ne liman ya fara samun matsalar mantuwar karatu,hakan yasa Akeem sanya hannunsa tare da jawo liman 蓷in baya kana ya maye gurbinsa, a hankali kuma cikin zazza茩ar muryarsa mai ratsa zuciyar dukkan mai sauransa ya shiga rera karatu. Bu蓷e ido Akeela tayi lokacin da taji saukar Muryarsa cikin kunnanta at first ta 蓷auka kamar ba haka bane, amma data 茩ara bu蓷e kunnuwanta sai taji tabbas shi 蓷in ne, gyara zamanta tayi akan prayer mat tana jin wani sanyi da nutsuwa na ratsa mata zuciya, ta蓳e baki tayi a hankali cikin siririyar muryarta tace "i Only loves your golden voice not you" ta fa蓷a tana murgu蓷a bakinta, motsi taji a bayanta hakan yasa ta juya Mami ce tsaye akanta cikin sauri tace "Barka da dare Mami" kallon tsaf tayi mata kafin ta zauna tace "uhm ykk, nazo nan to tell you my sister's daughter is coming so get ready, respect her kamar yadda kikewa Akeem domin itace wacce ya za蓳a matsayin matarsa" ita dai Akeela shiru tayi domin bata da damuwa da nan, Shiru tayi tana wasa da yatsun ta zata 茩ara Magana Aleema ta shigo hakan yasa tayi Murmushi tana shafa kan Akeela tace. "Ya jikin naki my daughter kina dai shan maganin ki,kin san weather damuna da muke ciki danma ruwan ya 蓷an tsaya" 蓷ago kai Akeela tayi a hankali ta kalli Mami yadda ta sauya mgn da sauri haka "uhm" kawai tace domin yawan magana ba nata bane, fita Mami tayi tana fita Ummi ta shigo ganin Aleema na sallah babu kuma Afaf yasa ta kallo Akeela tace "Daughter zo nan ki kaiwa Akeem abin bu蓷e baki kinji" ji tayi gabanta ya fa蓷i Mi茩ewa tayi a nutse kanta a 茩asa tana biye da Ummi har kitchen ta bita tana fa蓷in "Daughter kin iya girki kowa? Wannan zaman naki yana damuna kina fitowa kina ganin yadda ake girki" cike da jin da蓷i Akeela tace "Ummi na iya fa" jinjina kai Ummi tayi tana bawa Akeela wani babban tray tace "maza kai masa" amsa tayi 茩irjinta na bugawa ka蓷an ka蓷an, kai tsaye kuma upstairs 蓷in tayi, tana shiga Akeem da Abbu na shigowa cikin 茩asa da murya Abbu yace "Abdul-hakeem" a hankali Akeem ya tsaya tare da 蓷aga kansa ya kalli Abbu yana taune bakinsa a hankali kuma yace "Na'am Abbu" farcing nasa yay sosai yace "Abdul-hakeem na maka maganar karatun Akeela ka nuna min ban isa ba ko? Kana nuna bambanci tsakanin 茩annanka da kuma 拼ar Baffanka? Anya kowa kanayiwa mutumin daya nuna maka 茩auna halarci?" Shiru Akeem yay baice komai ba sanin cewa ba lallai yay magana ba yasa Abbu fa蓷in cewa "Idan na isa dakai a week 蓷in nan ka samawa Akeela matsaya a karatun ta" 蓷ago kansa yay sosai yana kallon Abbu ya da蓷e yana kallonsa kafin yace "Abbu ban gane wa kake magana ba" a wannan karan ran Abbu ne ya 蓳aci sosai kafin yace "yaushe na zama sa'anka Abdul-hakeem?" Kansa a 茩asa yace "sorry Abbu, amma da gske nake" "uhm" kawai Abbu yace kafin yace "Akeela Ayub Bello Abdul-hakeem nake magana 拼ar gidan Baffa" ta蓳e baki Akeem yay yana 蓷an jan sajansa kafin kuma yace "she will work at my company..... *TSINTACCIYA* NRML GRP 鈧�300 VIP: 500 SAFE YAMMA POSTING 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 *NOTE* NRML GRP POSTING BA KULLUM BA馃し馃従鈥嶁檧锔� IDAN ZAKI SAI BOOK 茒INA DOMIN KI FITAR NA YAFE NA FA茒A MAKU ZALLAR SOYAYYA NE A WANNAN BOOK 茒IN MAI TSAYAWA A ZUCIYA. *FITATTU HU茒U馃敟* BA茦AR FATA AutaR ManyA DATTIJON ARZI茦I Real ladingo SULTAAN Mss flower gaba 蓷aya 鈧�800 Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu sulaiman fidelity bank masu tura kati 08167888934 ga 拼an uwa na Niger +22796515805 zaku tura Evedance of payment a nan 08142105218 *SARAUTAR MARUBUTA* 2/17/22, 12:34 - Buhainat: Da sauri Abbu ya kalli Akeem yace "how can that be possible? Yarinyar da bata da wani qualification na secondary school, ina akwai wata rana da wata tazo neman aiki a ma'aikatar naka ka茩i bata, cos qualification 蓷inta is not good, amma mene yasa yanzu zaka 蓷auki Akeela?" Lumshe idanunsa Akeem yana sauke numfashi a hankali kuma ya 蓷an 茩ara bu蓷e idanunsa ya fara tunanin kalmar da zai fa蓷awa Abbu, Domin 茩arya baya tsarinsa da yayi ake ganewa, fuskarshi ya 蓷an tsuke ka蓷an kafin kuma ya bu蓷e baki yace. "Cos she can give me what i want" kallonsa Abbu yay ganin babu wani sign na rashin gaskiya yasa ya 蓷an saki fuska tare sauke wata 苼oyayyiyar Ajjiyar zuciya kafin kuma yace. "Ok but za kana biyanta kamar yadda kake biyan sauran illustrators tunda aiki zata maka" Kamar baya son magana haka ya bu蓷e bakinsa yace. "Uhm ita tace ai tana so sai naji kamar ma Agriculture zata karanta, kaga i wanted to help her before ta fara karatun me zatai da ku蓷in?" Da mamaki Abbu yace. "Ita Akeela tace tana son yin aiki a Akeem better farming institute 蓷in?" Yana yin upstairs yace "Abbu u can ask her" yana fa蓷a yana yin part 蓷insa cikin nutsuwarsa, bayansa Abbu yabi da kallo yana mamakin wanne kalar mur蓷a蓷蓷an yaro Ubangiji ya basa ne? Gaba 蓷aya ya sauya halinsa a cikin 拼an kwanakin nan? Why duk halayyarsa da yanayinsa ya sauya da sauri haka? Girgiza kai kawai ya nufi part 蓷insa yana tunanin maganar Akeem a ransa. Sassanyan numfashi Akeela ta fesar kana kuma ta sanya 茩afarta na dama, a cikin 蓷akin Parlon na Akeem, wani Irin sassanyan 茩amshi 蓷aya ratsa cikin hancinta ne. Ya sanya ta lumshe idanunta tare da tura kanta cikin parlon tana wani irin sauke Ajjiyar zuciya saboda sanyi da kuma 茩amshin daya gama ratsa ta ya saukar mata da wata iriyar fitinanniyar kasala, da 茩yar ta iya bu蓷e idanunta tare da bu蓷e su akanta, Sako kanta da tayi cikin Parlon ne kuma. Ya Sanya idanunta sauka akan tafkeken photonsa dake ma茩ale a jikin bangon parlon, yana sanye da wata farar Jallabiya kana kuma ya 蓷ura wata golden 蓷in Al茩yabba a saman jallabiyar,. Kansa sanye da hirami sumar kansa tayi wani bala'in taruwa sai ya zama kamar wani Balarabe, Idanunsa ma茩ale cikin wani farin glass ya 蓷an sunkuyar da kansa saboda Kur'anin hannunsa da yake dubawa, yanayin photon ma kamar wanda yake 茩asa mai tsarki Makka haka yay. A matu茩ar sanyaye ta ajjiye tray 蓷in saman table 蓷in parlon nashi, kafin ya nufi gaban photon, tana wani irin lumshe idanunta cikin wani irin jin haushinsa ta 蓷an sanya hannunta tare da shafa fuskarsa a hankali kuma ta wani tura bakinta gaba cikin Muryar tsiwa tace. "Uhm sai kyau amma mugun hali ba'a Magana, uhm shi komai sai ya kwaikwaye ni kalli lip's 蓷insa pink 茩arami haka, uhm mrs arrogant ga dimples both sides left da right" Shiru tayi tana ware idanunta akansa sosai, a hankali kuma taji hawaye ya sakko mata kafin kuma tace.. "The now what mrs arrogant? You're my brother amma muntsani juna, we hate each other, wlh bana sonka ji nake da zaka bar gidan da zaman gidan zai fimin da蓷i" Hawayen fuskarta ta share kafin kuma tace "uhm u called me mayya amma jikinka da nawa iri guda ne, abinda ke yawo a jikinka shike yawo a nawa kenan mayyun yawa gare su, a hate you na tsaneka sosai mugu ne kai dama ba Abbu ne ya haifeka ba" Akeem dake bakin 茩ofa ya wani har蓷e hannayensa akan 茩irjinsa yana sauraran dukkan abinda take fa蓷a, A hankali ya 茩ara gyara tsaiwarsa tare sauke idanunsa a bayanta kamar me nazarin wani abu a jikinta, a hankali kuma cikin wata zazza茩ar muryarsa mai tsananin ratsa zuciya yace. "Peto!!" Ya fa蓷a a hankali Murya can 茩asa, Muryar daya haddasa juyawar Akeela ba tare data shirya ba, idanunta ta shiga juyawa ko za taga mai kiran nata, domin ji tayi kamar gizau Muryar Bobbo ke mata, She can't believe cewa muryarsa da gaske taji saboda ba a wannan lokacin ya saba zuwar mata ba.. 茦afarta ta 蓷aga da kyar tana yin murmushi ta shiga fa蓷in. "Bobbo! Bobbo where are you,uhm nasan kana nan gashi ka kira ni please come out" Ta fa蓷a tana duddubawa ko zata ganshi amma babu ko alamarsa, kwa蓳e fuska tayi tace. "Uhm ai nasan yau za kazo, zan baka labari" juyawa tayi zata fita idanunta ya sauka akan wani 茩aton cake 蓷in Akeem lumshe idanunta tayi cikin san蓷a kuma ta nufi wajan cake 蓷in a hankali ta sanya hannunta akan cake 蓷in tare da 蓷aukan, Hannunta har rawa yake wajan gutsirar cake 蓷in zagin da taji yasa tace. "Uhm shiyasa kullum yake 茩ato ashe Wannan yake ci, ai kuwa yana da da蓷i sosai" Ta fa蓷a tana 茩ara sanya wani a cikin bakinta, a hankali Akeem dake bayan kujera a tsugune ya mi茩e tsaye cikin nutsuwa kuma yake takawa zuwa inda take tsaye,. A dai-dai bayanta ya tsaya hannunsa zube cikin aljihun wandonsa wani irin taune bakinsa yay yana wani irin lumshe idanunsa a hankali kuma yake kwantar Numfashinsa, saboda wani kartawa da cikinsa yake masa, 茩ara ha蓷e fuskarshi yay babu alamun wasa ya wani sanya 茩afarsa ya take mata yatsun 茩afarta.. Dai-dai lokacin kuma Akeela ta 茩ara tura wani cake 蓷in a bakinta, sanadiyyar taka mata 茩afa kuma da yayne ya hanta tauna cake 蓷in bakinta. A matu茩ar razane ha蓷i da tsoro da kuma wani irin firgicin data samu kanta ta juya tana wani irin ware manyan Idanunta waje. Wani irin 茩yak茩yawan bugawa Zuciyarta tayi har bata san lokacin data saki cake 蓷in hannunta ba, A hankali tayi baya tana girgiza kanta wani irin bakinta ya shiga motsawa sosai take son yin magana amma cake 蓷in dake cikin bakinta ya茩i bata damar hakan. Baya ta dinga yi tana girgiza kanta,. Wani irin kallo yake binta dashi cikin nutsuwa kuma ya zame hannunsa daga cikin aljihun, ya wani irin 蓷ura shi a waist 蓷insa, cikin kamewarsa ya shiga takawa yana bin bayanta idanunsa 茩uri akan fuskarta. Akeela wani irin runtse idanunta tayi saboda jin ta a jikin bango juyawa tayi tana no way to run hakan yasa ta rufe idanunta ruff tana 茩an茩ame Jikinta waje guda. Tsaye yay a kanta yana kallon yadda 茩irjinta ke wani irin 蓷agawa da 茩arfin gaske, a hankali kuma kamar wanda ake ja da mayan 茩arfe ya 蓷an rankwafa kanta, tare da sanya hannunsa ya dafe jikin bangon da hannunsa. Zuciyarsa na wani irin harbawa kamar zata faso 茩irjinsa ta fito haka ya kejinta, a hankali kuma tsigar jikinsa ke tashi tana zubewa, 茦ara rankwafa yay sosai yay mata wani irin rumfa yadda babu mai ganinta. Hannunsa guda 蓷aya ya cire tare da manna shi akan goshinta dake tsastsafo da gumi, Gumin ya murza ka蓷an kana ya kama bakin hijab 蓷inta ya goge hannunsa. Cikin wata kasalalliyyar murya mai narkar da zuciyar wanda akewa Magana, a hankali kuma ya wani ha蓷e la蓳蓳ansa ya wani taunasu suka bata wani kyakkyawan sauti ji kake. "茒asss" sautin da ha蓷uwar la蓳蓳ansa ya bada, cikin da茩ushewar Murya Kamar wanda ake kuyawa magana yace. "Witch" ya fa蓷a yana sanya hannunsa a saman fuskarta idanunta da suke a lumshe ta bu蓷e ganin fuskarsa dab da nata yasa tai wani irin maida idanunta zata rufe cikin kakkausar murya yace. "Don't try" ya fa蓷a yana sauke numfashi a hankali tare da manna mata sajansa ya wani goga mata shi a fuska. Hakan kuwa yay masifar gigita Akeela wanda gaba 蓷aya jikinta yay wani irin 蓷aukan mazari da 蓳ari, kana kuma ya wani irin fitinannan shafa mata sajansa, a saman fuskarta.. Akeela kuwa ganin hakan yasa cikin firgice da razani da wani bu蓷e bakinta da 茩yar tace. "Sorry... Bobbo." Kasa 茩arasawa tayi saboda jin tattausan harshen a gefen bakinta, shi kuwa Akeem yay ji yay al'amarin ya shige tunaninsa, da zatonsa ya kama hanyar wata fitinanniyar duniyar da bai san da ita ba. Saboda jin yadda wasu masifaffun abubuwa na tsikararsa suna masa yawo a saman fatar jikinsa. Wani irin maraitaccen numfashi yaja can 茩asan zuciyarsa, tare da laso da kuma na蓷o dukkan cake 蓷in dake cikin bakinsa, zuwa cikin nasa bakin, a hankali ya shiga tauna cake 蓷in idanunsa sauke akan fuskar ta yana karantar yanayinta,. 茦uri tayi masa da idanu jikinta duk yana rawa ganin yana 茩o茩arin sanya idanunsa cikin nata tayi saurin 蓷auke idanunta, A hankali kuma yay baya yana wani ha蓷e fuska akan sofa ya zauna tare da 蓷ura 茩afarsa akan table ya shiga girgiza ta, cikin nutsuwa kuma ya 蓷auki remote ya kunna cineme 蓷insa tare da kaiwa labarai, dai-dai lokacin ana sanar da lokacin taron sickler inda aka tsawar cewa 蓷aya ga sabon watan Satumba. Kamar wanda bai san da ita a cikin parlon ya wani narke cikin kujerar idanunsa akan labaran dai-dai lokacin kuma da aka sake tabbatar da shi akan babbar likitan da zai bayani akan ciwon sickler. A sanyaye ta share hawayen idanunta domin gani take kamar wayon iskanci ne wannan da zai wani ta蓳a mata baki, kanta 茩asa jikinta har yanzu rawa yake ta fara tafiya zata bar parlon. Tazo inda yake zaune taji yace. "Keee" cak ta tsaya kafin kuma ta murgu蓷a masa baki tace "niba kee bace" Ko inda take bai kalla ba bama zaka ta蓳a 蓷auka cewa shi yay mata Magana ba domin a wannan karan idanunsa a rufe suke, kamar ba zata kuma taji yace.. "Kinga ni ba zan ciwo a wajanki ba shiyasa zaki cinye cake na uhm" Ta fa蓷a still idanunsa a lumshe yana ka蓷a 茩afa, bakinta da bu蓷e zatai magana ya wani sanya hannunsa tare da fisgota jikinsa a hankali kuma ya wani irin mirginata ta dawo saman kujerar shi kuwa yay mata rumfa. Idanunsa har wani ruwa ruwa yake na bala'i cikin wata husky voice yace. "I'm i ur mate? Ni kike ma reply?" Ya fa蓷a yana tura hannunsa cikin hijab 蓷inta tare da zame hijab 蓷in baki 蓷aya yay cilli dashi. Hannunsa ya 蓷ura saman la蓳蓳anta ya wani irin murzasu 茩ara ta saki baki 蓷aya saboda tsananin azaba da kuma ra蓷a蓷in daya shigeta, jikinta har wani rawa yake, cikin tsiwa kuma tace. "Wayyooo Baffana, wlh ban tafe ba mugu kawai" Ta fa蓷a tana 茩ara murgu蓷a masa bakinta, hannunsa ya sanya baki 蓷aya ya wani irin fisgo 茩afafuwanta zuwa 茩asa ta kwanta flat hannunsa yasa guda 蓷aya ya ri茩e hannayenta duk ya ri茩e, tare da sanya 茩afarsa ya danne cikinta dashi, kafin kuma a ya 蓷ura hannunsu saman la蓳蓳anta try to punish her ya shiga mur蓷e bakinta yana wani irin murzasu,wani irin maraitaccen kuka Akeela ta shigayi kukan zuci sai hawaye dake zuba a idanunta, jikinta na wani irin rawa idanunta yay jajir azaba na ratsa dukkan ga蓳o蓳in jikinta, idanunta a kulle, sai da ya kaji dan kansa ya sake ta ya wani mi茩e tsaye yana daka mata tsawa tare da fa蓷in. "Get out Mumu" Ya fa蓷a yana nuna mata 茩ofa Mi茩ewa tayi ko hijab 蓷in bata 蓷auka ba, tana mi茩ewa tace "wlh ka kashe ni amma ban yafe ba" ta juya da sauri zata bar 蓷akin cikin zafin nama shima ya sanya hannunsa tare da dawo da ita baya zare idanunta tayi a tunanin zai 蓳a蓳蓳alata ne sai kawai taji ya wani irin jawota jikinsa tare da 茩an茩ame ta sosai yana sauke wata iriyar fitinanniyar ajjiyar zuciya kafin kuma ya... TSINTACCIYA NA KU茒I kiji tsoran Allah ki tuna ranar mutuwa kada ki karanta ba tare da kin biya Ni ba, Nrml grp 300 vip 500 posting kullum safe da yamma kiyi mgn ta nan http://wa.me/+2348119237616 SARAUTAR MARUBUTA 2/18/22, 14:59 - Buhainat: http://wa.me/+2348119237616 Littafi na, na ku蓷i ne wanda ya fitar shida Allah, wanda ya karanta bai biya ba shi da Allah馃し馃従鈥嶁檧锔� vip 500 posting safe da yamma nrml grp 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank. Da sauri ya saketa tare da tura ta baya,ya wani juya da sauri zuwa wajan fridge 蓷in Parlon yana sauke numfashi tare da dafe kansa. Bottle water ya 蓷auka mai sanyi ya 蓳alle murfin tare da kafawa a bakinsa ya shiga tuttulawa cikinsa, yana jan numfashi da wani irin sauri. Sai da ya shanye ruwan ta tass kana a hankali yay cilli da robber gently ya juya tare da nufar kujerar fuskarsa looking okay ba wani damuwa ba zaka ta蓳a cewa shine ya aikata abinda yay yanzu ba. Zama yay sosai a saman sofar yana ka蓷a 茩afarsa, fuskarsa babu walwala bare wani ya kawo masa raini, Akeela kanta a 茩asa saboda tsoron daya gama gigita mata lissafi. 茦afarta ta 蓷aga zata fita parlon cikin 茩asa da Murya wacce take 蓷auke da umarni yace. "Come back" Ya fa蓷a yana bu蓷e ice cream 蓷insa tare da sanya spoon cikin robber ya shiga lakatowa a hankali yana kaiwa bakinsa yana wani irin lashe la蓳蓳ansa. Jin muryarsa ka蓷ai ya nuna mata a wannan karan Zallar one side 蓷in nasa ne ya bayyana, hakan yasa ta dawo da baya a hankali tare da zubewa a kansa carpet 蓷in wajan 茩afafuwansa, bakinta na wani irin rawa hawaye na kwace mata tace. "Allah ban sakewa, please Bobbo Kada kamin komai zafi" Ta fa蓷a Jikinta yana wani irin rawa, ko ka蓷an bai bu蓷e idanunsa ba bare kuma ya kalleta, like he's enjoying yadda take maganar dama kukan nata. Jin yay shiru yasa ta 蓷aga Idanunta tare da sauke ganinta akan 茩yakkyawar fuskarsa tana kallon zallar kyau da kuma tarin haiba da nutsuwar da ke manne a kamilalliyar fuskarsa nashi, yay wani irin masifafan kyau na fitar hayyaci. Ga mamakinta sai taji yace " i knew ina da kyau, so kada ki cinye ni" ya fa蓷a hankali kwance idanunsa kuma a rufe. Murgu蓷a baki tayi tace "Ni banga kyan ba ai" ita kanta tasan 茩arya take domin kyan Akeem a bayyane yake a kuma fili, ta蓳e bakinsa yay still idanunsa a rufe kafin kuma a hankali ya bu蓷e idanunsa. Looking at her face yace "who are you?" Ya fa蓷a yana tankwashe 茩afarsa a saman kujerar dake kai, Wani irin 蓷ago kanta tayi tana mamakin tamabayar sa, gira 蓷aya ya 蓷aga yana kashe ido 蓷aya kamar yadda ya saba a hankali kuma ya zame idanunsa daga kanta yace. "Kenan Kinyi tsartar da zaki bani abinci? Kafin na irga 1....10 make sure u eating duk abinda da yake nan, bana son Ummi tasan bacci ba ok, I'm talking too much can u understand how sad i I'm?" Ya fa蓷a idanunsa akan cineme ba zaka ta蓳a cewa ita ya kewa magana ba. Ganin babu alamar wasa akan fuskarsa domin fuskarsa har wani jaa yake sosai.. A hankali ta bu蓷e warmer 蓷in farko ganin dambun cuscus ne wanda yaji hanta da kuma kayan lambu yasa ta ajjiye a gefe, ta 茩ara bu蓷e wata warmer 蓷in farfesun naman kaza ta gani bakinta har wani bu蓷ewa yake wani murmushi ya kwace mata, da sauri ta fara cin naman tana wani irin lumshe idanunta saboda da蓷in naman data keji. Cije bakinsa yay yana bu蓷e chocolate kafin kuma yace "uhm mayya" sarai tasan da ita yake amma tai masa banza, sai a lokacin ta san cewa tana jin yunwa hakan yasa ta zage tana ci, time to time tana kallonsa ganin chocolate yake sha hankali kwance yasa taci ta 茩oshi. Tana gama ci ta mi茩e tare da kwasa a guje sai da taje bakin 茩ofar fita tace "Allah kuma ban yafe ba" tana fa蓷in hakan tai waje da gudu. Da ido ya bita yana ta蓳e baki gently kuma ya ajjiye chocolate 蓷in, kana ya kawo cuscus a fara ci a hankali. Tana fita downstairs tayi tana sakin dariya, karo su kayi da Mami da sauri tayi 茩asa da kanta, har zata shige sai Mami tace "ke zonan" dawowa tayi tace "gani" ta fa蓷a tana 茩an茩ame Jikinta waje guda, Murmushi kawai Mami tayi kafin tace.. "Zaki bikin?" Da sauri ta kalli Mami tana mamakin tamabayar sai kawai ta 蓷aga mata kai alamar eh, jinjina kai Mami tayi tace "ok zaku siyan anko na dinner get ready" ta fa蓷a tana shigewa part 蓷inta ita dai Akeela bata ce komai ba, juyawa tayi da sauri tana Murmushin jin da蓷i saboda ta rama abinda Hamma Akeemmm kuma Bobbo yake mata. Akeem bai fito ba sai ana kiran sallar Issh膩 bayan an idar kuma kai tsaye part 蓷insa ya shige yana zuwa ya fara duba mail 蓷insa.. Akeela a hankali ta sanya baby hijab 蓷inta akan wasu purple 蓷in pyjamas data sanya na bacci, idanunta ta 蓷aga taga 3:20 cikin nutsuwa ta zura slippers tare da fita daga cikin parlon a hankali without making any sounds da zai tada mutum.. Kai tsaye kitchen ta nufa tana addu'ar Allah dai yasa yazo domin jiya sam basu ha蓷u ba, akan idanun Akeem ta shige kitchen 蓷in yana zaune sanye da 3gauter da wata Armless gaba 蓷aya ya saba baya iya bacci at this time shiyasa yake fitowa Parlo. Gyara zama yay yaja idanunsa ya rufe yana sauke numfashi, zuciyarta na harbawa ta shiga cikin kitchen 蓷in a hankali ta fara rarraba idanu wannan karan ba kitchen 蓷in gaba 蓷aya ya 蓷auki haske, jiki a sanyaye ta zauna saman kujera tana fa蓷in "uhm mun 蓳ata tunda baka zo ba" ta fa蓷a Idanunta yay wani rau rau kamar zatai kuka, turo baki ta 茩arayi sai kuma ta fara kiran sunansa "Bobbo! Bobbo!! Bobbo!!" Still Shiru ba amsa Hawayen dake ma茩ale cikin idanunta ne ya sakko mata tace. "Ayyah 茩ilan duniyar taku da nisa haa na jiraka a nan" langwa蓳ar da kanta gefe tayi babu jimawa bacci kuma ya 蓷auke ta a wajan.. Mi茩ewa yay daga kan sofar yana gyara tsaiwarsa walking slowly kuma ya nufi kitchen 蓷in, a zaune ya sameta hawaye har ya fara bushewa ta wani kwa蓳e fuska tana mamular bakinta, yatsarta 蓷aya yana Cikin bakin, alamar hqr ta bayyana a tattare da ita. Ya jima tsaye a kanta yana karantar nutsuwarta da kuma kamilalliyar fuskarta sai tsotsar yatsarta take tana sauke ajjiyar zuciya, tsugunawa yay dai-dai inda take tattausan hannunsa ya sanya ya kama nata, kafin kuma ya sanya hannunsa ya zare yatsarta daga cikin bakin, kwa蓳e fuska tayi cikin magagin bacci tace. "Uhm Bobbo" hannuna dake cikin nasa ya wani ri茩e sosai, kafin kuma yaja numfashi murya can 茩asa yace "I'm here" ya fa蓷a yana 蓷aukar ta cak,tare da fita da ita daga cikin kitchen har yaje ya kwantar da ita bata motsa ba, addu'a ya bisu da ita. Har ya juya yaga Afaf tayi rufda ciki da, hannunsu yasa ya gyara mata kwanciyar tare da rufe ta, Kana yabar 蓷akin, yana zuwa tsakiyar Parlo ya tsaya saboda jin ance. "Ya shafi ya ma'afi Meye kuma wannan waye a wannan idanun daran" dafe kai yay tare da juyawa ya kalleta da sauri tace. "Muhammadur Rasulullah s.a.w abinda nake zargi ya tabbata Audil, wlh aljanu ina fa蓷a maka suka shafeka banda gantali waye ya sanyaka fitowa ynzu? A'a wlh babu ruwana Wannan ai gantalewa ce ko ba Gsky ba" Kallonta yay yace "Wacece ke?" Zaro ido Didi tayi tace "Ya Rasulullah kalleni nan nice Didi, ko ja Audil bane ynzu ya fito daga 蓷akin su Shimam?" Girgiza kai yay yana wani zare mata ido waje kafin yace "bashi bane Aljanin da kike magana ne" suman tsaye Didi tayi tace "wlh sharrin baki ne jeka abinka ai bamma kanga ba" juyawa yay yana wani taune bakinsa kana ya haura abinsa. Da sauri Didi ta juya jikinta na rawa hadda yarda zani ta shige 蓷aki. Washe gari misalin 8 na safe Akeela ta fito parlon tana sanye da wata duguwar riga fitted gown wacce tai mata kyau sosai, sai ya tsuna fuska take saboda ciwon da Mararta ke mata, gaba 蓷aya ta same su a Parlo suna breakfast, kamar ba zata 茩arasa ba sai kuma ta 茩arasa, Aleema ce taja mata kujera ta zauna, kanta 茩asa kamar zata fasa kuka haka ta keji,cikin sanyin Muryar nan nata tace. "Abbu,Ummi, Mami Didi good morning" ta fa蓷a tana taune bakinta Abbu ne yay Murmushi yana fa蓷in "Mrng how are you Auta?" Murmushi kawai tayi Ummi tace "kin tashi da wuri yau" nan ma Murmushi tayi, Mami kam ba tace komai ba Didi kowa zai zu茩ar romo take abinta, Sanyin 茩amshin turarensa da taji yasa ta lumshe idanunta sosai tana jin cikinta na 蓷an juyawa ga wani masifaffan bacci data keji, amma ciwon marar ya hanata, har ji take kamar zatai amai, hannunta ta motsa tare da mi茩ar dashi kai tsaye kuma tafin hannunta ya shige cikin nasa, jin kamar ta kama hannun Mutum yasa ta wani 茩an茩ame hannunsa tana sakin ajjiyar zuciya tare da rufe idanunta, ba wanda ya lura da hakan sai Abbu wlh daurewa kawai yay Amma abincinsa ya kusa tafiya ta hancinta, Akeem ko motsawa bai ba yi yay kamar bai san abinda yake faruwa ba, Yana sanye da wata dakakkiyar shampoo sky blue 蓷ikin jamper da wata half jaddara idanunsa cikin farin glass yay Wani masifar kyau, sai 茩amshi yake, hannunsa ri茩e da spoon yana shan kunun gya蓷a wanda yasha madara ga shinkafar mai kyau yay wani irin fari, sai 茩amshi gya蓷a yake, gefe guda kuma chips ne da kuma 茩osai daya sha 茩wai yay wani irin kalar red gwanin sha'awa,ajjiye spoon yay ya 蓷auki ruwa yasha kana kuma ya 蓷auki tissue ya goge bakinsa, hannunsa ya zame daga cikin nasa hakan yasa ta bu蓷e ido da sauri domin har wani bacci ya fara 蓷aukan ta. Ganinsa kuma yasa ta murgu蓷a masa baki, tare da 蓷aukan cuf 蓷in da aka zuba mata kunun ta fara sha, Abbu dake kallonsu yace "Akeem can u buy a phone for them?" Idanu Akeem ya zubawa Abbu yana tunanin why yace haka bayan shike fa蓷a ba akan kada su ri茩e waya, a hankali kamar wanda bai gane ba yace "su wa?" Su Aleema ya nufa yace "all of them har Akeela Daughter baby kina son waya ko?" Idanunta a rufe tana wani irin shagwa蓳e fuska ta 蓷aga kai, Kallonta Baba Rabi tayi tace "kee yaushe kika san kan waya ne?" Abbu yace "a'a sai a koya mata ai" Mi茩ewa Akeem yay yace "bani da ku蓷i" gaba 蓷aya suka kallesa domin a yanzu Akeem yama fi Abbu mahaukatan ku蓷i cikin mamaki Abbu yace "kullum sai naga Alert na shigowar ku蓷i a wayana amma kace baka da ku蓷i ok fine ni zan siya masu" shi dai baice komai ba ya 蓷auki briefcase 蓷in sa ya fita yana fita driver ya bu蓷e masa 茩ofa ya shiga mota cikin sauri yaja motar sukai waje..... Asheer ne da Meema sai Dad da Mom zaune a Parlo watching TV kafin Meema tace "Dad when ne zamu Kano?" Ba tare daya kalleta ba yace "offer week ne" juyawa tayi ta kalli Asheer dake zaune yana game a waya yana sanye da farin yard mai taushi sosai yay wani irin fresh kyau ga black skin 蓷in nan nashi mai 蓷aukan hankali tace "Bro zaka rakani shopping ko?" Ya 蓷aga mata yace "sure sis na" Mom tai Murmushi tace "wlh ka daina biye mata zata mai daka na mace, kana mata fa蓷a tai hankali tayi aure" kwa蓳e fuska tayi tace "Mom please" Murmushi President Ahmad Adil yay yana jin da蓷i ganin Meema cikin farin ciki yace "Son Asheer why always your sister take acting like baby girl?" Idanunsa akan waya yace "Cos she is very stubborn Dad, And whenever I like her style" ya fa蓷a yana yin murmushi 茩uri Meema tayi masa kawai sai a kaga ta fashe da kuka ta shiga buge buge da sauri Mom tace "jama'a mun shiga uku anya Meema bata samu problem a cikin 茩wa茩walwar ta ba?" Cike da damuwa Dad yace. "Ba wani kawai matsalar ciwonta ne, baya bu茩atar likita domin da yana bu茩ata yaci ace ta samu lafiya wlh nama rasa yaya zanyi har tunanin zuwanta kano nake fa" Mi茩ewa Asheer yay tare da fa蓷in "Dad I'm here noting will happen to her na maka Al'茩awari" ya fa蓷a yana 蓷aukar ta zuwa part 蓷inta, suna zuwa ta rirri茩esa a wannan karan shi kawai take gani cikin 茩warai idanunta da kuma abun daya saba yi mata a kwanakin baya, ji take idan bata samu abinda take so ba Tabbas zata iya mutuwa, ganin abinda take 茩o茩arin yi Asheer yay sauri zareta a cikinsa yana fa蓷in "No Meema I'm your brother haram ne okay" idanunta ne ya kawo ruwa sai kawai ta fa蓷a buga kanta da jikin bango tana wani jan numfashi tamkar zata shi蓷e kafin kace me kanta ya fashe, wani irin mugun tausayin yayar tashi ya kama shi, damuwa da kuma son bata abinda take so 蓷in ya shige sa,zama yay akan bed kafin a hankali yace "ok come here zonan zo kiyi" da gudu ta nufi inda yake ba tama damu da jinin dake zuba a kanta ba, tana zuwa ta shige jikinsa ta wani 茩an茩ame sa, jikinta na wani irin kyarma da kuma 蓳ari ta 蓷ura bakinta akan nashi hankali ta kama lip's 蓷in shi, da wani irin sauri ya runtse idanunsa sosai kafin kuma ya wani irin ja numfashi saboda jin yadda take masa wata iriyar fitinanniyar tsotsa... 2/18/22, 14:59 - Buhainat: Sakin bakinta Meema tayi tana sakin wani irin raunataccen kuka, domin azaba ta keji wacce ta shige tunanin duk wanda yake tunanin abinda yake sanyata hakan. Abu take bu茩ata tana da tabbacin Wannan abun kuma a wajan Asheer yake amma mene shi? Ita kanta bata san mene take so take muradi a yanzu haka ba.. Amma tsananin zafi da ciwon da Mararta ke mata yasa gaba 蓷aya ta fice a hayyacinta, al'amarin kuma yana tsamari ne a duk sanda ta ganta kusa da Asheer yazo wasu shu蓷a蓷蓷un abubuwa wanda bata san dasu ba zasu fara dawo mata cikin tunaninta, bata da baki ko kuma kalmar da zataiwa Asheer bayanin abinda take so 蓷in a game da shi.. Hasali ma fuskarsa a kullum 茩ara narkar mata da zuciya take,ta tsayar mata da dukkan wani tunaninta, al'amarin daya sanya ta 茩ara yin shiru shiru kenan, kullum kuma 茩wantaccen ciwonta cikin yun茩urin tashi yake. Ganin yadda take kuka Jikinta yana wani irin rawa da 蓳ari yasa Asheer 蓷aga ta daga cikinsa tare da tallafo fuskarta a cikin tafin hannunsu cikin muryarsa mai tsananin ru蓷a zuciyar Meema yace. "What happens Sis na? What the you want? Ciwo ne? Kinyi breakfast?" Wani irin lumshe idanunta tayi kafin kuma ta bu蓷e idanunta tare da sauke ganinta akan fuskarshi tana wani irin yi masa kallo wanda shi kansa baya jure sa, domin aduk sanda ya kalli Meema wani abu na fa蓷o masa a rai.. Shiru tayi masa ba tare da tace komai ba sai wani irin matse 茩afafuwa take tana nishi sama sama, cike da tausayin Meema Asheer yace. "Meema na, yi magana kinji zan maki komai kuma zaki samu lafiya, I'm here babu abinda zai sameki Mi Amor" Sharrr hawaye ya zubo mata a hankali kuma bakinta ya shiga rawa alamar tana son cewa wani abu, amma zafin da Mararta ke mata yasa ta kasa, sai hannunsa data kama tare da 蓷urawa akan mararta tana matse hannunsa sosai, cikin ficewar hayyaci tace. "Zan mutu cikina ciwo" ta fa蓷a a hankali Murya can 茩asa wacce take bayyana zallar ciwon data ke ciki. Tsoro ne ya kama Asheer haka nan idan kuma ya tuna cewa 蓷in Meema is his sister sai yaji he needs to half her, a hankali ya 蓷aga 茩aramar rigar dake jikinta tare da zame belet 蓷in jikin jeans 蓷in jikinta 茩asa yay dashi ka蓷an, a hankali kuma ya manna tafin hannunsa a saman fatar wajan, Wani irin fitinannan numfashi Meema taja, ta shiga kokawa da numfashinta dake 茩o茩arin barin gangar Jikinta, Ji tayi wutar abinda ke damunta ya 茩ara yawa a hankali ta shigayi shasshe茩ar kukan ta, tana wani irin 茩an茩ame Asheer da yake shafa mata Mararta yana wura mata iska a cikin kunnanta, not too long yaji numfashinta na sauka a hankali alamar bacci ya 蓷auke ta. Hannunsa ya zame ya gyara mata kayan jikinta shi kansa yana bu茩atar mai lallashinsa domin komai cikin dauriya yake, musamman yadda suke close da Meema a kullum, zuciyarsa na raya masa abubuwa da yawan gaske. Kwanciya ya gyara mata a hankali ya a sunkuya dai-dai fuskarta ya sumbaci goshinta, kana yay waje yana zuba hannayensa a aljihunsa. Mom ce ta kalli Dad tace "wannan al'amarin Meema yana damuna, rayuwarta ba zata dauwama haka da wannan yaron ba, akwai matsala" kallonta Dad yay yace "Mene yasa ba zata Dauwama ba?" Cike da damuwar tace. "Mene yasa mace kamarta za taci gaba da tarayya da namiji kamar Asheer? Ka kalli sosai ya dace ace tana gidan mijinta ba nan ba, idan da hankalinta yanzu tana da yara more than 2 zuwa 3, ta 蓷auki lalaurar duniya ta 蓷ura akan yaron da bai san waye ma shi ba, kai ma kuma ka zuba mata idanu maimakon zuwa yanzu ace kana neman iyayen yaran nan amma ba wannan a ranka" shiru yay yana nazarin maganar matar nashi kafin yace. "Eh sosai ina jin da蓷in ganin Meema cikin farin ciki, ki duba tsayin shekarun da tayi cikin 茩unci? Hakan yasa taji tsoro 茩addarar ba ruwanta da waye kai Meye matsayinka, hakan yasa naji ina son bawa Meema dukkan abinda take so daga ciki kuma hadda Asheer" Da wani irin sauri Mom tace "pardon?" Mi茩ewa yay yace "yeah, zan aura wa Meema Asheer in sha Allah" Asheer dake fitowa yace "what are you saying Dad, wa zaka aura min?" da sauri Dad yace "no bakai ba Son" wani irin kallon Dad yay yace. "No Dad, i just heard my name" Murmushi Dad yay yace. "Sure. But not you ina maganar 蓷an abokina na ne" Murmushi kawai Asheer amma sam ba haka kunnansa yaji ba,ganin kamar yanayinsa ya sauya Dad yace "oh yahh give a hug" rungome Dad yay yace "i love You" "love you too" cewar Dad kallon Mom Asheer yay yace "Mom, why are looking me like that nine Asheer your son" Murmushi tayi tace "kullum 茩ara girma kake baka tunanin aure kamar yayar ka?" Kwa蓳e fuska yay yace "Mom sai tayi aure zanyi" kallonsa kawai tayi tace "to Allah ya shirya ku" dry Asheer yay ya nufi lambu, Dad kuma yace "ina da meeting na musamman zuwa gobe so I'll travelling to Kano"...... Tsaye Akeem yay yana jiran yaji Elevator 蓷in daya danna ya bu蓷e, babu jimawa kuma ya bu蓷e shiga yay ya danna number floor 蓷in da lift 蓷in zai kai shi, lumshe idanunsa yay Yana tasbihi a ransa kafin kuma yaji lift 蓷in ya tsaya, fitowa yay cike da nutsuwa yana kallon yadda ma'aikata suke ta aikin su, sai gaisa suke kai kawai yake 蓷aga musu, har zuwa office 蓷insa da aka rubuta Ceo, bu蓷ewa yay ya shiga bakinsa 蓷auke da sallama murya kuma can ciki. Ganin komai tsaf kamar yadda yake yasa ya zauna akan duguwar kujera dake cikin office 蓷in kana ya bu蓷e system 蓷insa ya fara dannawa bayan ya mi茩ar da 茩afarsa akan table kamar ya zame masa 蓷abi'a, daga can ba茩in 茩ofa P.a ne tsaye yana knocking sarai Akeem yaji kawai lokacin magana ne baya dashi, ganin p.a na neman ta damunsa yasa kawai ya 蓷an tafa hannunsa, bu蓷e 茩ofar p.a yay bakinsa 蓷auke da sallama, kafin kuma ya maida 茩ofar ya rufe, p.a yana daga tsaye yace "mrng sir" da hannu Akeem yaywa p.a alama daya zauna, zama yay yana fa蓷in "kamar yadda ka nema, shugaban ministoci ya bamu appointment na ganin gobe misalin 10 ka safe, a gidansa na nan dake Darmanawa" jinjina kai Akeem yay idanunsa akan system shiru ne ya biyo baya hakan yasa Akeem fa蓷in "Sir the you need something?" A hankali ya 蓷ago kansa kallo 蓷aya yaywa P.a ya 蓷auke kai kafin yace. "Kace naji kace ana bu茩atar new staff?" P.a yana Kallon Akeem yace "Eh haka ne, naga kuma baka fiya 蓷aukan ma'aikata mata bane shiyasa nai shiru kawai?" A karo na biyu Akeem ka 茩ara duban p.a kafin ya mi茩e tsaye yana nufar wajan fridge yace "uhm ka shirya office i think mun samu me bu茩ata" ya fa蓷a yana 蓷aukan fresh milk, tare da kaiwa bakinsa sosai p.a yay mamaki amma sai baice komai ba, domin yasan Ogan nasa Magana 蓷aya yake, baya biyu a hankali kuma yace "barazanar Mutanan Wudil kullum 茩ara yawa take,ina ganin kamar zaifi mu mi茩a maganar zuwa ga jami'an tsaro, domin abin yay yawa kalli damuna tayi nisa kayan amfanin gona duk yay kyau,muma kanmu a nan Akeem better farming institute ba kaga yadda namu yay kyau ba, to yaya zuciyoyinsu za suyi idan suka wayi gari akan rushe musu dukkanin amfanin gonakin nasu? Shine tattalin arzi茩in su, dashi suka dogara musamman gonar Baffa wacce tafi ta kowa albarka dubban ku蓷a蓷an da za'a samu ta cikinta yana da yawa" gently Akeem ya zauna akan ha蓷a蓷蓷iyar kujerar office 蓷in nashi, yana juyawa a hankali kafin kuma yace. "P.a kana tunanin na kasa ko?" Girgiza kai p.a yay yace "a'a ko 蓷aya" lumshe idanunsa yay yace "ok just watch and see me zai faru I'm hero ina nan za kaji labarin abinda na aikata,ban san wake son cimma nufinsa akan jama'ar da babu ruwansu ba, amma Tabbas nan da 24hrs zan binciko dukkan wanda yake da sanya hannu akai" yana fa蓷in hakan ya mi茩e ya fita, p.a yabi bayansa a hanya wayar Akeem ta ma'aikatar ta fara 茩ara, daga can 蓳angaren kar蓳ar 茩orafi, jin ba'a 蓷aga kiran ba yasa kai tsaye aka kira number Omar da sauri ya 蓷aga yana mannawa a kunansa, bayan ya gama wayar ya kalli Akeem yace "kiran gaggawa daga Aminu Kano teaching hospital wai zakaiwa wata operation na ciwon zuciya" jin ance ciwon zuciya yasa Akeem saurin kallon P.a kamar bazai magana ba sai kuma ya juya, a tare suka shiga lift suka sakko, 茩asa kai tsaye Masjid dake cikin Akeem better farming institute suka nufa lokacin ana kiran sallar zhur, bayan sun yi Sallah p.a ya nufi cafeteria Akeem kuma ya shiga ha蓷a蓷蓷iyar motar shi ta cikin Ma'aikatar kai tsaye ya nufi hospital 蓷in.... A can gida kowa a wahalarce Akeela ta iya shan Kunun gya蓷ar cikinta nayi mata wani irin ciwo wanda bata ciwon ya zamana nada ban da ciwon data fara, da sauri ya mi茩e ta nufi toilet na cikin parlon ganin hakan yasa Aleema bin bayanta tana zuwa ta sameta bakin sick tana she茩a amai jikinta duk rawa yake, da sauri Aleema ta ri茩eta tana fa蓷in "sorry daman baki da lafiya ne? Ina ke maki ciwo" Sabo da kuka da kuma shagwa蓳a ta saki kuka tana fa蓷in "cikina ke min ciwo da marata" bakinta ta wanke Aleema ta ri茩o hannunta tana jera mata sannu, Abbu kuwa ganin matansa na wajan kawai ya dake yay mata sannu, Baba Rabi ce tace "bari naje 茩ilan ciwon ne ya tashi" ta fa蓷a tana nufar part 蓷in nasu.. da 茩yar bacci ya 蓷auke Akeela bayan Ummi tayi mata injection ta kuma tabbatar cewa m.p ke damunta.. misalin 5 na yamma motar su Ajmal ta 茩ara yin parking a compound 蓷in gidan Abbu, da sauri securityn ya nufe su, a wannan karan Ajmal yana sanye cikin wata ash color 蓷in shadda yay masifar kyau, Karim ne yace "fatan wannan karan me gidan yana nan" Murmushi Securityn yay yace "waccar ranar ina ta kiranku, nama tuna sunan yarinyar da kuke magana" da wani irin sauri Ajmal yace "Allahamdulillah her name" "Akeela" Karim ne yace "Finally wahala da gantali ya 茩are mana wayyooo" Murmushin gefen baki kawai Ajmal yay kafin yay magana Abbu ya fito cikin shirin tafiya office, ganin su Ajmal yasa ya nufi inda suke yana fa蓷in "ba茩i mukai ne?" Karim ne yace "yalla蓳ai barka da safiya" amsawa yay yace "fatan dai lafiya" Karim ne yace "daman Munzo baka nan shine muka dawo akan Maganar Akeela ne wannan yarinyar da muka gani, daman dai..." Shiru Karim yay Abbu kam gabansa ne ya fa蓷i ya dai daure yace "what happened?" Ajmal ne babu ko kunya yace "Dad wlh sonta nake ina son aurenta shine yasa nace zan fara maka magana" Murmushi Abbu yay kafin kuma yace "Ayyah ita yarinyar tuni anyi mata miji ai" kafin kowa yay magana Didi ta fito tace "Ma茩aryaci a 茩ona shi a wuta, ubanwa waye yaywa Tsila miji? A'a wlh haza haramun kai tsaya nan na kira maka ita" juyawa tayi zuwa cikin gida ba茩in ciki da ta茩aici ya kama Abbu sai kawai yay cikin motarsa ya fita, babu jimawa Didi ta dawo hannunta ri茩e dana Akeela, tai wani iri saboda ciwon da tayi amma ta 茩ara haska sosai, tana sanye da abaya mai kyau ta 蓷ura baby Hijab akan abayar kanta a 茩asa sai turo baki gaba take, wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya Ajmal ya sauke, da sauri Didi ita kuma ta koma gida, a hankali Ajmal ya nufi inda Akeela take tsaye cikin 茩asa da Murya yace "hello beauty" shiru tayi tana 茩an茩ame Jikinta ganin hakan yasa Ajmal ya 蓷an sunkuya dai-dai fuskarta, dai-dai lokacin da motar Akeem tak shigowa yana shigowa kuma motar da Anup na shigowa a guje, wani tari ne ya sar茩e Akeem yama kasa fitowa daga cikin motar a hankali ta dinga tari yana ri茩e 茩irjinsa kafin kuma ya lafa masa, gently ya fito daga cikin motar kai tsaye kuma wajan su Ajmal ya nufa lokacin Ajmal yana 茩o茩arin ri茩e hannun Akeela saukar hannun Akeem akan bayan Ajmal shine ya hanashi ri茩e hannun Akeela, kafin Ajmal ya 蓷aga kansa Anup kuma ta ri茩e hannun Akeem tare da fa蓷in... TSINTACCIYA na ku蓷i ne ki biya ki karanta dan girman Allah 500, 300 for vip http://wa.me/+2348119237616 SARAUTAR MARUBUTA 2/24/22, 16:53 - Buhainat: Kafin Anup ta fa蓷i abinda take 茩o茩arin fa蓷a, yay saurin zame hannunsa daga nata data ri茩e masa, cikin sauri kuma ya maye gurbin hannunsa dake bayan Ajmal ya 蓷ura na Anup a wajan, dai-dai lokacin kuma Ajmal ya 蓷aga kansa, tare da sauke ganinsa akan Fuskar Anup wacce yaga hannunta akan bayansa, Binta yay da kallo fara ce tana da tsayi amma bata da wani jiki sosai, a tsaye take kamar muciya da zani, Amma bu蓷ewar idanunta yafi na wata matar auren tana sanye da riga da wando ta 蓷ura wata top a saman kayan jikinta, taci kitson attachment ga wani black glasses data manna akan fuskarta, tana da kyan fuska sosai, amma kamar ma ta 茩ara da mai amma duk yadda tayi haske kwatan hasken Akeem bata 蓷auka ba, balle kuma na Akeela. Ganin Ajmal ya maida hankalinsa ga Anup yasa a hankali Akeem ya gyara tsaiwarsa tare da kallon Akeela, 蓷ago kanta tayi ta kallesa yadda taga fuskarsa tayi jajirrr, idanunsa har wani ruwa yake yay wani irin red, yasa tayi saurin 茩asa da kanta ta shiga 茩o茩arin yin, ganin hakan yasa ya sanya tattausan hannunsa wanda yake fidda wani irin gumi, kafin kuma ya kama hannunta tare da motsa da ita sosai kusa, a hankali ya juya ta, fuskarta na farcing 茩ofar shiga main Parlo nasu, bayanta kuma yana farcing Akeem, a hankali ya kalli bayanta sosai ganin gaba 蓷aya abayar jikinta ya 蓳aci da blood yasa ya wani irin taune bakinsa, Kafin gently ya zare jacket 蓷in jikinsa ya 蓷ura mata a bayanta tare da 蓷aga hannunta sama, ya zura mata hannun rigar sosai, har lokacin kuma baice komai ba, Duk abinda yake kuma yana kallon fuskarta yadda ta wani har蓷e rai, bata ko kallesa ba itama, ajjiyar zuciya ya sauke kafin kuma ya tsorawa tarin hannunta idanu, kana ya kalli cikin idanunta zuwa la蓳蓳anta, duk sunyi wani green alamar jininta yay 茩asa sosai, ga kuma yadda take haki. Cikin wata kalar kasalalliyyar murya wacce itama sai tayi da matu茩ar gaske kafin ta iya jin abinda yake fa蓷a yace. "Kada na rigaki shiga part 蓷ina" yana fa蓷in yana matsawa a lokacin kuma Ajmal ya dubi Anup yace. "Sannu" ya fa蓷a yana wani irin ta蓳e fuska domin lokaci guda yaji Anup sam ba tayi masa ba, Murmushi tayi masa tana 蓷auke hannunta kafin tace. "Ohh sorry" Ta fa蓷a tana juya tare da kallon Akeem lokacin tuni ya nufi 茩ofar shiga cikin gida, bama ta lura da Akeela ba hakan yasa tayi bayansa tana jan trolley bag 蓷inta zuwa cikin gidan. Kallonsa ya dawo dashi kan Akeela a hankali kuma yabi jikinta da kallo, saboda jacket 蓷in daya gani, gani yake da kamar babu ita, 茦ilan kuma idanunsa ne, cikin golden voice 蓷insa shima yace.. "Magana wahala yake ko Beauty?" Kanta a 茩asa tana wasa da yatsun hannunta ya 茩ara fa蓷in. "Ok let me introduce myself to you" ya fa蓷a yana gyara tsaiwarsa kafin kuma yace. "Ajmal Abdul-茩hadir Azeem my name, Papi na shine Chief of staff shugaban zauran majalisar dinkin duniya, wato United Nations, ni bana son siyasa ban san komai a cikinta ba, infact ba'a nan nai wayyooo ba, tun ina 蓷an 12 na bar 9ja na koma Massicow da zama, 2yrs back na dawo 9ja, yanzu I'm 27 Ni 蓷aya ne a wajan Papi da Jadda, Abuja shine garinmu nazo nan ne wajan Anuty ne da kuma yin wani aiki, hope you'll accept me as your boyfriend or best friend" ya fa蓷a yana wani cute smile, Murya can 茩asa tana 茩an茩ame Jikinta waje guda kamar zata fashe da kuka tace. "Uhm Thank you" Yana kallon yanayinta yace "for..?" Girgiza kai tayi wlh tsoro duk ya cika mata zuciya na abinda Akeem ya fa蓷a, Ta san kalmar boyfriend a bakin su Aleema da kuma 拼an makarantar su, dan haka bata sha wahalar gane abinda Ajmal yake fa蓷a ba, Kawai bata san soyayya ba tasan yaya ake yin ta ba, gani take kamar abun kunya ne ma gareta a ganta da wani namiji a tsaye. Kamar zata fasa ihu cikin shagwa蓳a蓳蓳iyar muryarta tace "uhm gida zani" shafa kai Ajmal yay kafin yace. "Ok na dawo gobe?" Girgiza kai tayi alamar a'a, zuciyarsa yaji babu da蓷i amma a karo na farko dole yabi abinda take so, yana mutuwar son ta, yana son kuma ta saba dashi hakan yasa yace. "Ok beauty jeki gida send my regards to everyone" a sanyaye ta 蓷aga mashi kanta, kana ta juyawa cikin nutsuwa da ido ya bita, yana jin nutsuwa a ransa. A can cikin gida kuwa Akeem na shiga ya samu Baba Rabi da Ummi da Didi zaune sai Afaf dake game ita da Amani, akan 3seater ya zube yana mai da numfashi idanunsa kuma a rufe. Amani ce tazo wajansa tana fa蓷in "Abbie wlcm ya hanya" Idanunsa ya bu蓷e wanda suka gama yin jaa sosai ya zubawa yarinyar tashi idanu, kafin kuma ya maida idanunsa ya rufe, Ummi dake gefe cewa tayi "zo nan Amani Abbienki baya jin da蓷i rabu dashi" tayi hakan ne saboda lura da sauyin daya samu ta tabbatar bazai kuma ta蓳a cewa da Amani wani abu ba. Akeem kuwa shi kansa bai san Meke damunsa ba, wlh ji yay kamar ana rura masa wuta a 茩irjinsa har wani huci yake masa, ga wata bugawa da 茩irjin keyi masa. Baya gane komai ba kuma ya fahimta, sai ajjiyar zuciya yake saukewa tare da dun茩ule hannunsa Mi茩ewa yay ya shiga zagaye a parlon kafin kuma ya 茩arasa gaban fridge gorar ruwa mai sanyi ya 蓷auka hadda ice a cikin ruwan da sauri ya kafa a bakinsa ya shiga sha, sai daya shanye ta tass ya ajjiye gorar ya 茩ara 蓷aukan wata ya 茩ara shanyewa. Ummi na lura da shi, dan haka ta mi茩e tare da nufar kitchen ta ha蓷a masa wani Apple juice mai sanyi tare da zuba masa a cikin wani dugun mug, dawowa Parlon tayi ba tare kuma da tace komai ba ta mi茩a masa, amsa yay ya koma ya zauna, a hankali yake sipping juice 蓷in a bakinsa kafin kace me shima ya shanye ta tass. Ba 茩aramin firgita Ummi tayi ba hakan kuma ya tabbatar mata zuciyar Akeem a mugun kusa take, idan kuma yana fushi ko waye kai ba zai ta蓳a kulaka ba. 茦arar bu蓷e 茩ofar tasa gaba 蓷aya suka 蓷aga kansu da sauri Didi tace. "Auzubillahi, tirrrr tirr da wannan ba茩ar ranar" ha蓷e fuska Anup tayi domin tasan sarai da ita Didi take. Ummi kuwa Murmushi tayi tace "a'a kaga su Anup 拼an makaranta" zama tayi akan kujera tana 蓷an ya motsa fuska kafin tace. "Ummi ina yini" Murmushi Ummi ta sakeyi kafin tace. "Allahamdulillah ya school" mi茩ewa tayi tana nufar kujerar dake kusa data Akeem tace "lafiya lou" kamar ba zataiwa Didi Magana ba sai kuma tace "Didi ykk?" Kya蓳e baki tayi tace "ko yayar taki Deeje bata isa tayi min Wannan gaisuwar ba na amsa balle ke,Wacece ke? Daga ina? A'a wlh babu ruwana ban sanki ba" ta fa蓷a tana tura 蓷an kwali gaba. 茒auke kai Anup tayi domin ita Didi bata gabanta ganin yadda Afaf ta 蓷auke kai kamar bata san da zuwanta ba yasa Anup fa蓷in.. "Sis babu ko magana" Kanta akan game 蓷in da take tace "how are you, ban lura dake ba" Mami dake sakkowa tace.. "Ta yaya daman zaki lura kina Wannan game 蓷in,wai Hero bai ma hanaku ba?" Turo baki gaba Afaf tayi tare dayin cilli da handle 蓷in game 蓷in tayi part 蓷in su tana surutai. Shiru ne ya biyo baya, kasa dauriya Anup tayi ta 蓷an matsa kusa da Akeem tace.. "My dee" wlh idan ka kalli Akeem zaka 蓷auka bacci yake hakan yasa ta 茩ara cewa. "How are you my dee" nan ma shiru cikin masifa Didi tace "Wai ke wacce gantalalliyar yarinya ce ke? A'a kada ki sama sallamammiya mana haka ake cin ribar zama da saurayi daman bani da labari? Wannan ba ajiii gsky" hararar Didi Anup tayi tace..."waike tsohuwar nan Meke damunki ne?" Mi茩ewa Didi tayi tace "uwarki Deeja itace tsohuwa,domin ni nan bana fidda ran yin wani auren Allah na tuba muda muke da fari na asali ma" wata 茩arar bu蓷e 茩ofar suka ji, 茩ara duban wajan sukai har Anup. Kan Akeela a 茩asa ta ri茩e hannayenta bakinta na rawa da 茩yar ta iya yin sallama kafin kuma ta maida 茩ofar ta rufe, 茩ura mata ido Anup tayi kana a hankali ta dawo ta kalli Amani, kafin kuma ta kalli Akeem, wata bugawa Zuciyarta tayi domin gaba 蓷aya kamanni guda take gani. Tuni hawayen tsoro sun fara cika mata idanu,domin ta gama 蓷auka Akeem ya haura sama, Ummi ce tace. "Daughter ya dai kika tsaya" Amani ce ta kama hannunta tace "Anuty beauty kuka kike ko?ko daina kuka Abbie yace kuka babu kyau ko Abbie" ta fa蓷a tana juya kamar wal茩iya haka Akeem ya 蓳ace babu ko alamarsa a wajan, tun 茩arar 茩ofar da yaji ya tashi ya nufi upstairs abinsa. Ummi tace "come here daughter zoki gayan mene" sharrr hawayen da take 蓳oyewa ya samu damar sakkowa a hankali ta nufi wajan Ummi tana zuwa ta sakarwa Ummi Kuka Baba Rabi dake tsaye tace. "Na shiga uku jama'a naga ranar da Akeela zata girma ta daina kuka" shafa kanta Ummi tayi tace "what wrong?" Shawaga蓳e fuska tayi tace "Ummi kai na ciwo" ta fa蓷a tana dafe kanta, a karo na farko tayi 茩arya a rayuwarta. Wlh tsoran ha蓷uwarta da Akeem ya sanyata kuka, yanzu kuma ta rasa mene za tace shiyasa kawai tace kanta ke ciwo. Cikin tausayawa Ummi tace "ayyah, sannu maza jeki wajan yayanki ya baki magani kisha" Turo baki tayi tace "uhm a'a" "ok bari na kiransa yanzu yay maki allura" da sauri tace "a'a Ummi wlh ban so" dry Ummi tayi ita da Amani kafin tace "to Ohyyyah jeki wlh kona kira shi" tashi tayi daga jikin Ummi gabanta na fa蓷uwa ta nufi upstairs, Mami ce taja 茩wafa can ciki kafin tace.. "Anup go and take a shower kizo kici abinci" Mi茩ewa Anup tayi fuskarta ba yabo ba fallasa amma ranta sam bai mata da蓷i da ganin Akeela ba.. Afaf kam tana shiga 蓷aki ta samu Aleema kwance tana sana'ar nata wato karatun novels tana shiga ta 蓷akawa Aleema duka da sauri tace "wassh me nai maki?" Tsaki taja tace "waccar mayyar tazo fa" da sauri Aleema ta ajjiye wayar Ummi tace " don't tell me cewa Anup tazo?" Afaf na jan tsaki tace "ita fa" shiru Aleema tayi tana tunani kafin tace "kada ki samu let her stay with us" tana fa蓷in hakan taci gaba da karatun littafin ta na Sirrin mu. Anup ce ta bu蓷e 茩ofar ta shigo tana janye da jakar kayanta, babu wanda ya kalleta a cikinsu kowa yasan masifar ta, dan haka Aleema taci gaba da karatun ta Afaf kuma ta koma parlo ta fara kallo abinta. Kallon Aleema tayi kana ta shige wajan closet ta ajjiye kayanta, a nan bedroom ta cire kayanta babu ko kunya ta nufi bathroom, sharp Sharp tai wanka ta fito ta shirya cikin wata 蓷amammiyar body short, ta nufi part 蓷in Mami. A hankali Akeela ta sanya hannunta tare da tura 茩ofar Parlon nashi kafin kuma tai sallama cikin siririyar muryarta, jin shiru yasa ta maida 茩ofar ta rufe tana sauke ajjiyar zuciya, a hankali ta nufi wajan fridge 蓷insa tana wani lashe bakinta tana zuwa ta kalli tarin cake da ice cream ha蓷i da chocolate 蓷in wajan. Hannunta ta 蓷ura zata 蓷auka taji motsi a bayanta, da sauri ta janye hannunta tare da Mi茩ewa tsaye, yadda zcuiyarta ke bugawa ya tabbatar mata cewa Shine a wajan, tana tura bakinta tare da murgu蓷a bakinta tace. "Gani" banza yay mata ya 蓷auki robber ice guda ya 蓳alle ya fara sha yana wani irin lumshe idanunsa tare da lashe bakinsa saboda wani kalar za茩i da yaji. Kanta ta 蓷aga dake a 茩asa ta kallesa,wani irin bugawa 茩irjinta yay, domin 蓷ago kanta da tayi idanunta ya sauka akan 茩irjinsa dake 蓷auke da 茩wantaccen gashi lub dashi. Yana tsaye daga shi sai boxer dukkan jikinsa a bayyane yay wani irin mur蓷ewa, ga wannan brest 蓷in nashi mai girma sai 蓷an rawa suke. Ga wasu kyawawan gashi da suka zagaye nipples 蓷insa.. gaba 蓷aya jikinsa gargasa ne kwance abinsu. Yana wani irin shan ice cream yana sauke ajjiyar zuciya ko inda take bai kalla ba. Da sauri ta juya tare da kawar da kanta gefe guda, domin wannan shine karo na farko na rayuwarta da taga namiji a haka babu kaya, Musamman jikin namiji kamar na Akeem wanda zai sanya ka mance inda kake, yana nan tsaye abinsa daga shi sai boxer. Tsaiwarta ta 蓷an gyara tare da juyowa ta fuskancesa, sai dai bata yarda ta sake ajjiye idanunta akan sa ba, domin duk Rashin kunyar da take masa wlh ba zata iya kallon cikin idanunsa ba, Cikin sanyin muryarta da a kullum take fitar da wani irin dad蓷an sauti tace.. "Uhm gani, bakai kace na rigaka zuwa ba,to ai 茩ato ne kuma ka fini tsayin 茩afa shine yasa ka rigani kalleka kamar samudawan farkon zamani" Ta fa蓷a tana wani irin narkar da muryarta tare da langwa蓳ar da kanta gefe guda. A hankali kuma ta tsorawa wasu 茩watattun gashi da suke gefe guda a 茩irjin nasa, wanda kuma gashin ne suka tawo har 茩asan cibiyarsa, Gashi ne masu kyau da kuma laushi,duk da cewa masu da yawa amma sun 茩awata farar fatar jikinsa, Cak ta tsayar da idanunta akan saman mararsa wanda take cike da wasu ba茩a茩en gashi, tana masifar son gashi ko yaya yake bare wannan kuma da take ganinsa kamar ana masa saloon. Dr Akeem ga dubban jama'a, Hero ga familyn Bukar Bello, haka kuma Maudo ga Baffa, uwa uba Bobbo ga Peto ya wani 蓷aga kansa tare da kallon fuskarta, Ganin kamar ba shi take kallo ba wani waje guda take kallo a jikinsa yasa ya wani ha蓷e fuskarsa sosai cikin sautin Amon dadda蓷ar muryarsa yace. "Meye? Ko cinye ni zaki ne, mayya nan gani nan bari" ya fa蓷a yana wani irin lashe lip's 蓷insa da yasa taji jikinta ya fara rawa cikin 茩arfin hali tace. "Allah ya sauwa茩e, ai ko ci zan namanka wlh bai min ba,Ni gaba 蓷aya na ma na tsaneka" Juya mata baya yay ya wani irin matse robber ice cream 蓷in ji kake "tasss" ta fashe a hannunsa ice cream 蓷in kuma yabi hannunsa zuwa 茩asan carpet.. Wajan 3mnts kafin ya juya fuskarsa looking ok yace.. "Uhm ok, remove the jacket..! I hate you too na tsaneki sama da komai" Wani irin kuka ta fasa tare da fa蓷in "wlh nima bana sonka kaje ka tambayi kowa" Baki ya ta蓳e yana fisge rigar jikinta yace. "Ba dai zaki samu kamata ba sai me gadi" ya fa蓷a shigewa part 蓷insa da sauri saboda irin kuka da take.. Kwanciya tayi saman carpet tana da kuka tana nan a zaune har bacci ya 蓷auke ta. Anup Mami ta kalla tace. "Anuty wai wace yarinyar nan?" Kallonta Mami tayi tace. "瞥ar yayan Abbu ce, Meye naki da ita? Yarinyar ta dalilinta na rasa 蓷an dana haifa a cikina? Stay away from her" Murmushi Anup tayi tace. "Wlh ni naji na tsaneta, tana da masifar kyau kamar hurun'in ina jin tsoron Kada Akeem ya fara sonta ne" jin tace Akeem yasa Mami mi茩ewa tace "ki shirya gobe zamu shopping na ankon dinner" Mi茩ewa Anup tayi tace. "Bari naje wajan my dee" tsaki Mami taja ba tare da tace komai ba, juyawa Anup tayi Mami tace. "Shegiyar yarinya babu 茩ira bare fasali, a haka kike tunanin Akeem zai soki? Uhm jar uba" ta fa蓷a tana dariya ita 蓷aya. Anup kai tsaye part 蓷in Hero ta nufa ganin Akeela kwance tana bacci akan carpet yasa tace "jakar banza 茩ilan duka ya na蓷a mata" Tana 蓷ago kai suka ha蓷a ido da Akeem da yake sanye cikin wasu 茩ananan kaya na shan iska, ko inda take bai kalla ba, hannunsa ri茩e da wata ba茩ar duguwar riga mai nauyi, da sauri tace. "My dee ina ta magana, kamar baka farin ciki da zuwa na" wajan Akeela ya nufa tare da zama akan carpet ya mi茩ar da 茩afafuwansa sanin cewa ta da nauyin bacci sosai, yasa a hankali ya 蓷auki wani towel ya 蓷ura saman cinyarsa kana ya sanya hannunsa tare da 蓷aukan Akeela ya 蓷ura ta saman cinyarsa, turo baki gaba tayi cikin magagin bacci tace. "Uhm wlh sai na fa蓷awa Abbu, sai na gayawa Bobbo na,nima na tsaneka" Kallon Akeela Anup tayi yadda ta shawaga蓳e a jikin Akeem kamar wata Amani sai dukan 茩irjinsa take,cike da jin haushi tace. "Akeem mgn nake, Wannan 蓷in ai ba Muharramarka bace da kake ta蓳a jikinta" Ya tsuna fuska yay kana a hankali kuma ya zare duguwar rigar jikin Akeela, farar vest 蓷inta mai net ya bayyana,daga vest 蓷in jikinta har bra farare ne, hadda inner 蓷in jikinta fari ne, ga cinyoyinta farare ta tass, rigar da jinin ya 蓳ata wacce har lokacin bata kula da shi ba ya ajjiye a gefe, zame ta yay a jikinsa yana 茩o茩arin zame vest 蓷in Anup ta wani saki kuka tace. "Ni za kaci mutunci akan Wannan Tsintacciyar??? Ni zaka hula茩anta akan 拼ar titi??" Ba tare daya bawa dukkan maganganun ta muhimmacin ba, ya wani mi茩e tsaye ri茩e da Akeela a jikinsa, Akeela har lokacin surutu take tana fa蓷in "ba ruwana dakai, wlh zan fa蓷awa Bobbo ya saceka na daina ganinka" jin ya tashi da ita kamar zai fa蓷i yasa ta ware hannunta tare da 茩an茩ame sa, a hankali kuma taci gaba dayin baccinta. Gaba 蓷aya ihunta da warin man da take shafawa ya damu Akeem, har yasa gaba 蓷aya ya nufi cikin bedroom 蓷insa da Akeela, da sauri kuma Anup ta biyosa kafin ta 茩arasa yay saurin shigewa cikin bathroom tare da sanya key.... TSINTACCIYA na ku蓷i ne ki biya ki karanta馃ゲ akan 500 posting kullum, 300 shine nrml grp posting ba kullum ba.....via 0116886423 sulaiman Naima s union bank.....08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 2/24/22, 16:53 - Buhainat: Wani irin mutuwar tsaye Anup tayi lokacin da Akeem ya shige da Akeela zuwa cikin bathroom 蓷in, she was shock, Mami tace mata biological sister 蓷insa ce. Amma gaba 蓷aya Zuciyarta take yarda da hakan, wani irin fitinannan kuka sosai Anup ta saki, tana 茩ara jin tsanar Akeela a karo na ba adadi a cikin ranta, Ta san cewa she's innocent girl amma sam taji ta tsani Akeela tun a kallon farko. A hankali Akeem ya jingina da jikin door 蓷in yana maida numfashi, shi bai ta蓳a ganin yarinya mai naci irin Anup ba, wlh idan ta matso kusa dashi har wani wari wari take yana jin kamar zai she茩a a mai amma ta茩i fahimta. Shi a halin yanzu babu gurbin wata 拼ar mace a ransa gaba 蓷aya ya mance da cewa ana aure sai yayinda wani abu ya tasu masa yake tunawa, Yana da mur蓷a蓷蓷iyar zuciya, shi crazy ne akan abinda yake so balle kuma mace, a kullum ya nawa mace kallon abar tausayi ne. Amma a 蓳angaren soyayya ko zamantakewa irin ta aure ya hakan mata kallon muguwa mai son kanta, al'amuran zamantakewa abu ne wanda ba'a wasa dashi, musamman idan aka ambaci kallamar aure. Baya son ciwon kai ko damuwa, bai iya lallashi ba, bai iya tarraya ba, bai iya fa蓷in yi hqr ba, shi stubborn ne, samun macan da zata kula da al'amarin sa da kamar wahala, bare kuma da 蓷auke dukkan bu茩atunsa. Yafi gane yasha ice cream, yasha chocolate wannan shine tsarinsa. "Uhm" ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya wacce take bayyana gskyr abinda yake ayyanawa a ransa, yayinda kuma wani sashi na zuciyarsa yake son 茩aryata dukkan wani tunaninsa da yay a yanzu. Idanunsa dake a Lumshe ya bu蓷e tare da sauke Kallonsa akanta, ta wani 茩an茩amesa tare da 蓳oye fuskarta a cikin 茩irjinsa tana sauke numfashi a wahale,kana kallon Akeela kasan cewa ita 蓷in lafiya bata isheta ba. Tana bu茩atar cikakkiyar kulawa, har yanzu kuma babu wanda ya tsaya akan al'amuran ta, Babu cikakken jini a jikinta, babu mai kula da shan maganinta tana rayuwa ne kawai idan ta gyara kanta idan bata gyara ba kanta ra蓷a蓷in ciwon ba wani ke sha ba sai ita. Hannunsa ya sanya tare da shafa sumar kanta wacce har yanzu babu kitso yana mamakin yadda bata son kitson, ga kuma uban gashi kamar za'a raba sada茩a saboda yawan sa. Abinda bai sani ba, Akeela idan ba bu蓷e baki akai akace yi kaza ba,to har abada ba zatai ba, haka zatai ta zama abu take wanda baya shigeta, sallah akan lokaci, azkar, karatun Alkur'ani wannan sune amma ko cin abinci sai anyi mata da gaske take iya ci. Hannunsa duk ya tura cikin sumar kanta, yana jin yadda take sauke ajjiyar zuciya tare da 茩ara 蓳oye fuskarta a tsakiyar 茩irjinsa, kamar wani zai 茩wace ta, a hankali yake nutsa yatsunsa har zuwa inda Baba Rabi ta sanya mata laya. Layyar ya kama a hannunsa ba tare da tunanin wani abu bane, ya zare hannunsa da sauri jin kansa na sara masa. Cikin wata kalar Murya wacce take 茩o茩arin bayyana raunin mallakin Muryar yace.. "Rigimammiya" Ya fa蓷a cikin taushin Murya da kuma wani sauti mai da蓷i. Kafin a hankali kuma ya 蓷an tura mata yatsarsa a cikin bakinta da sauri yaji ta kama kamar wacce take jira, a cikin sauri take zu茩ar yatsarsa kamar zata cire masa shi Narke fuska yay tare da jan wani maraitaccen numfashi tare kuma da tura kansa tsakanin wuyanta, A hankali ya 茩ara jan wani wahalallan numfashin a can 茩asan ma茩oshinsa, wani irin numafashi ya 茩ara ja saboda wani sassanyan 茩amshi daya sha茩a a cikin fatar wuyanta. Lumshe idanunsa yay yana 茩ara sha茩ar 茩amshin dake fita daga jikinta da kuma jikin sumar kanta, yake ratsa cikin hancinsa. Sosai Akeem yake iya jiyo bugun Zuciyarta dake cikin 茩irjinsa wanda ke fita da sauri saboda 茩arancin jini da take dashi a Jikinta. Idanunsa ya 茩ara runtsewa sosai a dai-dai lokacin da yaji tana goga fuskarta akan Physique chest 蓷insa, lokaci guda kuma yaji wani abu na bin ko wanne sashe na jikinsa, Al'amarin daya sanya ya 茩ara tura kansa kenan cikin wuyanta, yarr yarr haka yaji tsigar jikinsa na zubewa, yayinda dukkan wasu jijiyoyin da kuma kofofi na jikinsa suka shiga bu蓷ewa suna amsa wani sabo kuma ba茩on yanayi a lokacin da bai zata ba bai kuma yi tsammani ba. Tunda yake a duniya bai ta蓳a jin hakan ba, bai kuma ta蓳a tsintar kansa cikin Wannan yanayin ba,haka kuma bai san menene hakan ba, sai a yanzu a kuma dai-dai wannan lokacin da yake jin saukar wani irin 蓷umin zazzafan numfashin Akeela dake sauka akan 茩irjinsa. Ga kuma yadda yaji tana juya fuskarta tare da wani irin murta akan 茩irjin nasa, hakan yasa da sauri ya sanyata cikin tube 蓷in bathroom 蓷in wanda yake 蓷auke da warm water tare da bath perfume. Cikin zafin nama kuma ya fice daga cikin bathroom 蓷in tare da rufe 茩ofar yana sauke numfashi mai zafi. Akeela kam a 蓷an razane ta bu蓷e idanunta saboda jinta a cikin ruwa tsamo tsamo, da wani irin mamaki take duban kanta, cikin tsananin al'ajabi da kuma tarin ta'ajjuji take bin jininta da kallo ganin daga ita sai inners. Baya tayi tare da komawa cikin ruwan zafin saboda wani irin da蓷i da taji, sai a lokacin ta lura ba bathroom 蓷insu bane, ganin wannan ha蓷a蓷蓷an bathroom ne, komai na ciki fari ne tass, ga wasu kalan bath perfume masu yawa kala daban daban, Banda 茩amshi babu abinda bathroom 蓷in yake. Wa茩a ta shigayi sai kuma a lokacin ta lura da 蓳acin da jikinta yay, wannan shine karo na farko data samu kanta cikin wannan yanayin kasancewar kuma tana da iliminta na addini yasa ta fahimci ko mene, Bayan tayi wanka bata fito ba sai data wanke kayan daya bacci, ta tsane kanta da handrayer kana ta fito 蓷aure da towel. Anup kuwa ganin Akeem bashi da ranar fitowa bata shirya ganin kuma mummunan abu ba yasa ta juya da sauri tana goge idanunta tas,domin bata son kuwa ya fahimci halin da take ciki, kai tsaye part 蓷in su Aleema ta shige tana zuwa ta fa蓷a kan gado tare da mai da numfashi a hankali kuma ta 蓷auki wayarta tana wani irin yin murmushi, kafin ta shiga cikin wani grp da aka sanya masa suna *MUSHANA* grp ne wanda yake 蓷auke da maza da kuma mata, gaba 蓷ayansu kuma 蓷alibai ne, wanda kullum suke ware Mutum 蓷aya wanda zai yi tsaraicin jikinsa ya tura masu, rayuwa suke wacce kare ba zai ci ba, rayuwar da dukkan mai hankali ta 茩asanta a garesa. Kamar munafuka haka ta shiga tura kanta cikin ha蓷a蓷蓷an bedroom 蓷in nasa, wata kalar bugawa 茩irjinta yay, Sai a yanzu kuma ta fahimci a 蓷akin wa take mene ya kawo ta, cikin damuwa da kuma takaicin abinda ya kawo ta cikin part 蓷in nasa ta wani irin turo baki gaba tana ruwan hawaye. Ita yanzu yaya zatai? Ta ina zata fara? Gashi ko kayan bata dashi a nan 蓷in, daman yana ce mata mayya Shikenan yanzu zai tabbatar da hakan. idanunta ne yay rau rau a hankali ta 茩ara shiga cikin lafiyayyan bedroom 蓷in wlh ki na mace albarka, Komai fari ne shima a bedroom 蓷in nasa, 蓳angaren closet daban, ga tarin shoes, wajan suit da ban, wajan manyan kaya daban, haka 蓳angaren Rolex mirror 蓷insa kowa difference perfumes ne gasu nan, har calendar yay ya warewa kuwa wanne date 蓷insa, na Friday daban. Juyawa tayi a hankali zata bar cikin bedroom tana juyawa ta ganshi tsaye a bakin 茩ofa ya har蓷e hannayensa a 茩irjinsa, fuska a ha蓷e kamar hadari.. Da sauri ta sunkuyar da kanta 茩asa tana wasa da yatsun hannunta bakinta ya shiga rawa da 茩yar ta iya fa蓷in.. "Wlh nima gani na ne kawai a nan Allah" ta fa蓷a tana shawaga蓳e fuska, kallonta yake sosai yana 茩ara 蓷aure fuska, kafin kuma Murya can 茩asa yace.. "What are you doing in my room? Eh?" Girgiza kai tayi tace "wlh gani na ne kawai a ciki Allah". Kallon kin raina min hankali yay mata.. Yana cike bakinsa ba tare da yace komai ba ya 蓷auke kansa can gefe guda. Kafin kuma ya cilla mata wata abaya me kyau, Maroon mai tsananin kyau, yana bata ya juya ya fita wajan yin sallar magrib saboda lokaci yayi. Cikin sauri ta sanya rigar tare da komawa bathroom 蓷in ta ajjiye towel 蓷in, ta kwashi kayanta kaf har rigar daya cire mata, kana tayi downstairs taci Sa'a ba kuwa a main Parlo dan haka tayi sauri ya shige part 蓷insu. tana shiga ta samu su Afaf na sallah Anup kuma na zaune akan sofa ta har蓷e 茩afa 蓷aya kan 蓷aya, ita Akeela bama ta san da zuwan Anup 蓷in ba saboda gaba 蓷aya bata kula da ita ba. Anup kuwa tunda Akeela ta shigo take binta da kallo kamar zatai magana sai kuma ta share. Closet ta shiga tana jin wani irin da蓷in jikinta ga wani bacci data keji kamar wacce ta shekara batai bacci ba haka take jinta. Kaya ta sauya zuwa riga da skert na wata atamfa ciganvi, golden selver, wacce ta amshi jikinta tayi mata wani irin kyau kamar dan ita akai, ga shape 蓷in nan nata ya 茩ara cika da kuma bayyana, 茩irjinta kamar zai fashe saboda cikar da yay tsarin Halittar Akeela mai matu茩ar 蓷aukan hankali ne sosai, irinsu ne kuma sukai wahalar samu, maza kuma sunfi son irin jikin Akeela Ayub Bello Abdul-hakeem. Perfume ta fesa a jikinta kafin a hankali ta 蓷auki wata wula mai gashi ta 蓷ura saman sumar kanta, azkar ta 蓷auka bayan ta 蓷auki gorar ruwa mara sanyi ta zauna akan sofar Parlo tana shan ruwan tana duba azkar. Wani tsaki taja, tana ayna yadda za taci uban Akeela,domin gani take dukkan abinda Akeela take tana sane da ita kawai girman kai yasa tayi kamar bata san da Anup a wajan ba, cikin muryarta mara da蓷in saurara ta 茩ara duban Akeela tace. "Kee ba kiga mutane bane?" Shiru Akeela tayi saboda fa蓷uwar gaban da muryar Anup ta haifar mata, a hankali ta zame azkar 蓷in daya rufe mata fuska kana kuma cikin siririyar muryarta mara hayaniya tace. "How are you?" Tsaki Anup ta kuma ja kafin tace. "Jeki dafa min indomie with 5egg kisa carrot fried indomie dai" ta fa蓷a tana har蓷e 茩afa, kasancewar Akeela ba mai son hayaniya ba yasa gently ta mi茩e tsaye tana gyara zaman rigar jikinta wanda ya 蓷an kama jikinta tana jinta duk wata uncontactable. Fita tayi a sanyaye tana fita su Afaf na idar da sallah cikin damuwa Afaf tace. "Tayaya zaki sanya Akeela cooking? Bata da lfy ba" ta fa蓷a cikin damuwa wani kallo Anup ta watsawa Afaf tana fa蓷in. "The you any problem with that? I'm your sister in-law u hv to respect me or else..." "Or else what?, Eh? Akeela bata da lafiya so duk wani abu kiyi da Kanki, idan abinci ne Olrdy an gama dinner zaki iya zuwa kici a can kafin kuwa yaci" Mi茩ewa Anup tayi tace. "To ban niya ba, bari naje naji ko wani yasa kuna min wula茩anci ina matsayin matar da yayanku zai aura" 蓷auke kai Aleema tayi tace. "To ai ba'ai auren ba ko? Baki kuma da tabbacin cewa kece matar" cikin harzu茩a Anup tace. "Afaf, Aleema nine kuke fa蓷awa haka? Dani kuke Wannan maganar ko? I'm older than you amma kuke gayan ba da蓷i?" Shiru sukai gaba 蓷aya ba tare da sun 茩ara fa蓷in komai ba, amma a ransu suna jin a wannan karan ba zasu 茩ara barin Anup tayi abinda tayi niyya ba. Akeela na fita ta samu Abbu a Parlo yana 茩o茩arin shiga part 蓷insa da alama, kamar yanzu ya dawo tun fitar 蓷azo da yay, Murmushi tayi har sai da dimples 蓷inta ya bayyana tace. "Wlcm Abbu" dauriya kawai yay infact ma saboda ita yaje ya zauna domin har baya son ya dawo ya ganta, al'amarin ya kusa fin 茩arfinsa ainun, har wani fa蓷awa yay saboda tsanin damuwar da yake ciki. Ganin yay shiru yana binta da wani irin kallo yasa Akeela 茩ara yin murmushi tana Lumshe idanunta kafin ta nufi wajan sa tana shigewa jikinsa tace. "I miss You Abbu, yau kaje ka da蓷e ko uhm" ta fa蓷a tana tura bakinta gaba, cikin sauri Abbu ya fara satali a ransa na neman tsari daga sharrin shai蓷an. Duk yadda yakai ga danne abinda yake ransa kasawa yay, rungome ta yay yace "miss You too Babyn Abbunta" ya fa蓷a yana 茩o茩arin 蓷ura bakinsa akan goshinta da niyyar sumbatar ta. Tari da kuma gyaran muryar da Abbu yaji anyi a bayansa ne yasa ya juya yana mai sakin Akeela. Akeem ne zaune watching TV 茩afarsa akan table yana 蓷an girgizata kamar yadda ya saba, gaba 蓷aya hankalinsa na kan kallon da yake ba zaka ta蓳a cewa shi yay gyaran murya ba, 蓷auke kai Abbu yay yana fa蓷in. "Daughter bari naje ko maza jeki aikin ki" ya fa蓷a yana shiga cikin part 蓷insa tare da bag shopping 蓷in dake hannunsa. Bayan tafiyar Abbu Akeela ta 蓷ago kai ta kalli Akeem sai kuma ta murgu蓷a bakinta tace. "Mugu kawai" tana fa蓷in hakan tayi kitchen da sauri, da Maraitattun idanunsa wanda suke a gajiye yabi bayanta da kallo, yana wani irin cije bakinsa. bai motsa daga inda yake ba, sai 蓷an gefe daya koma daga inda yake zaune yana iya hango ta ta cikin kitchen 蓷in ta juya bayanta, tana aiki cike da nutsuwa. Carrot ta fara gyarawa, sai green beans, da carbet, da albasa bayan ta gama gyara komai, ta kunna gas kamar yadda taga Ummi nayi, pot 蓷in farko ta 蓷ura carrot da green beans, ta fara tafasawa saboda taurin da suke dashi, 蓷aya pot 蓷in kuma bushasshen kifi ta 蓷auka masu kyau manya guda biyu, ta shiga gyarawa, bayan ta gama komai, ta fara ha蓷a carrot 蓷in da dakakken taru'u da kuma kifi da zuba curri da sauran maggi, sai 茩amshi yake. 茦ara gyara zama Akeem yay yana lumshe idanunsa saboda wani ha蓷a蓷蓷an 茩amshi daya dagi hancinsa, kafin kuma ya zubawa shape 蓷in jikinta idanu. Cikin sauri ta gama ha蓷a Fried indomien kana ta suya 5egg kamar yadda Anup ta bu茩ata, Allah yasa ma Ummi duk ta nuna mata yadda ake. Zuba komai tayi a plate kana ta fita zuwa Parlo domin kiran Ummi taga girkin da tayi, tana fita Akeem ya mi茩e a karo na farko ya saki wani irin cute smile Wanda ya 茩ara fidda asalin kyansa, kitchen 蓷in yayi yana zuwa ya 蓷auke plate 蓷in duk biyun cikin sauri kuma ya bu蓷e wata 茩ofar baya wacce zata kai mutum har zuwa swwiming pool. Yana fita Akeela ta shigo ita da Ummi tana fa蓷in. "Allah kuwa Ummi da kai na nayi kuma..." Shiru tayi ganin babu komai a wajan kafin kace me hawaye ya cika idanunta. "Wlh Ummi yanzu na ajjiye a nan waye zai 蓷auka" sai kuma ta sanya kuka wajan Ummi tabi da kallo kafin tace. "Ko dai kin manta kin fita dashi" girgiza kai tayi tana 茩o茩arin kwanciya a wajan Ummi tace "rufa min asiri da birgima a kitchen bari nai maki wani yanzu" idanunta ne ya sauka akan 茩ofar da aka bu蓷e fita tayi zuwa wajan swwiming pool 蓷in, tana fita kuwa idanunta ya sauka akan Akeem yana zaune saman wata farar tattausar kujerar 茩afafuwansa duk a cikin ruwa yana cin Abincin hankali 茩wance, wlh zai ce bai ta蓳a cin abinci kamar haka ba. Da蓷in Abincin har yay masa yawa, kasancewar wajan kuma haske ne dashi kamar rana yasa duk abinda yake Ummi na ganinsa. Juyawa tayi tana yin murmushi kafin ta dawo tace "Daughter muna da 蓳eraye manya a gidan nan 茩ilan sune" cikin rashin yadda Akeela tace. "Ummi tayaya 蓳era zai 蓷auki plate har biyu, ne me zance mata ne" Kallonta Ummi tayi tace "wace?" Turo baki Akeela tayi tace. "I don't even know her name wata ba茩uwa bai manyan idanu" da mamaki Ummi tace. "Ita ta saki aikin?" Kai ta 蓷aga tana share hawayenta tsaf, jinjina kai Ummi tayi tace "kice mata an gama dinner ke baki iya ba" zatai magana Ummi tace. "No agreement" Juyawa Akeela tayi cike da tsoro ta koma part 蓷in, tana zuwa Anup tace. "Ina aikin dana saki?" Kanta a 茩asa ta 茩asa cewa komai cikin fa蓷a tace "ke Magana nake dan Ubanki ina aikin dana saki?" Idanunta ta 蓷aga wanda suka cika da hawaye tace. "Ban iya ba ai" kut da wani irin sauri ta 蓷auke Akeela da mari kafin tai magana ta 茩ara sauke mata mari, dai-dai lokacin Akeem yana shigowa cikin part 蓷in neman Amani, a zaba da kuma ra蓷a蓷in da yaywa Akeela yawa domin ba'a ta蓳a yi mata mari har haka ba, ba'a ta蓳a dukan ta, nan da nan fuskarta tayi jajirrr Jikinta na rawa ta juya zata gudu tana juya ta ganshi tsaye hannunsa zube cikin aljihun wandonsa yana wani irin ya motsa fuska jikinta na rawa bata tsaya jiran komai ba, ta fa蓷a jikinsa tare da 茩an茩amesa tana wani irin razananan kuka yadda take kuka san cewa ba'a ta蓳a dukan ta ba, bakinta na rawa tana 茩ara 茩an茩amesa sosai tace "wayyooo Allah Bobbo na, wayyooo Hamma Akeemmm ka 蓳oye ni zafi wlh" ta fa蓷a tana 茩ara 茩an茩ame Akeem wanda idanunsa yay jajirrr, hannu Anup ta 蓷aga zata jawo Akeela cikin wani irin sabon yanayi mai wahalar ganewa Akeem ya sanya dukka hannayensa yay hugging Akeela bag, ganin ba kowa Parlo daga su sai Anup yasa ya 蓷aga idanunsa ya kalli Anup a hankali ya maida fuskarsa ga Akeela wacce har lokacin jikinta 蓳ari yake,wato dai naka sai naka duk yadda takai dayi masa rashin kunya amma gashi tazo wajan har jikinsa ta 蓳oye tana bu茩atar ya taimake ta, cikin son fitar da Anup daga cikin rayuwarsa gaba 蓷aya ya zame hannayensa a hankali ya sanya tafin hannunsa ya tallafo fuskar Akeela kwa蓳e fuska tayi tana kallonsa cike da shawaga蓳a tace "Hamma Akeemmm wlh tsoro na keji, duka na zatai ka tafi dani" idanunsa yaja kawai ya rufe a hankali kamar wanda ake fisga ya manna fuskar shi anata, a hankali kuma cikin son nunawa Anup cewa blood is thinker than water ya manna bakinsa akan idanun Akeela tare da fito da tongue 蓷insa ya bawa Idanunta wata Amintacciyar tsotsa..... *TSINTACCIYA* Littafin ku蓷i ne,ki biya ki karanta, 500 for vip... 300 for Nrml grp.... Via 0116886423 sulaiman Naima s union bank....08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 2/25/22, 18:25 - Buhainat: Zuciyarsa na tsananin harbawa, ya zare bakinsa daga saman eye lashes 蓷inta bayan ya zare mata tsinken daya gani akan gashin wanda yake 茩o茩arin shige mata cikin idanunta. A hankali kuma cikin sanyin jikin da kukanta ke son haifar masa, ya bu蓷e idanunsa tare da gyara tsaiwarsa, cikin nutsuwarsa da kuma kamewar fuskarsa ako da yaushe wacce ba'a kawo masa raini ya wani sanya hannunsa tare da zare Akeela daga jikinsa yana matsara da ita gefe guda. Kamar zai shiru sai kuma ya kalli fuskar Akeela wacce tayi jajir yatsun hannun Anup ya fito sosai a saman fuskar, kana kuma a hankali a kuma karo na farko ya kalli Anup wacce take tsaye ta cika tayi fam, Kuka take son yi na wula茩anci da Akeem yay mata a gaban Akeela, amma bata jin ko dukanta yay zata iya kuka akan idanun Akeela, bare kuma harta bata damar da zata raina ta. Cikin 茩ara kamewar fuskarsa wacce babu 蓷igon Rahma ko ka蓷an akan ta, ya 蓷aga hannunsa tare da zuba su a Cikin aljihun wandonsa yana jifanta da wani irin hargitsastsan kallo wanda babu wanda zai iya tantance wanne irin kallo ne da kuma fassarar kallon, kafin kuma ya numfasa ya bu蓷e bakinsa dake 茩amshin Affter Vescent mint mouth wash cikin dakakkiyar Muryar nan nashi mai cike da garga蓷i babu wasa yace. "Why?" Ajjiyar zuciya Anup ta sauke tun zuwanta sai yanzu taji Muryarsa wacce ta azabtu da rashin jinta na tsayin wasu watanni. Cike da kararraya ta kalli Akeem tana wani juya masa jiki da kuma shaffaan 茩irjinta wanda maza suka gaba ta蓳ewa tace. "Na santa aiki ne, almost 40mnts kenan, shine yanzu tace batai ba, and she keep me waiting shine yasa na daketa ai nayi dai-dai ko My dee? My husband to be?" Jinjina kansa yay domin tuni ya 蓷auke kansa daga gare ta ya mayar kan Akeela wacce take shasshe茩ar kuka, tana yarfe hannunta har yanzu fuskarta ra蓷a蓷in azaba take mata. Cikin son jin abinda Akeela zata fa蓷a ya 茩ara jan numfashi tare da lumshe idanunsa yana fesar da iska yace. "Meyasa?" Turo bakinta tayi tana buga 茩afa a 茩asa kamar 茩aramar yarinya domin a haka Baffa ya raineta tace. "To ba nayi ba 蓳era ya sace" wata uwar ashar Anup ta saki wanda yasa Akeem yay saurin Kallonta, yana 茩ara ha蓷e fuskarshi wlh rabon da yaji zagi har haka ya manta cikin 茩arfin hali irin na Anup tace. "My dee kaji wani rainin hankali a nan, uban wanne 蓳eran ne yay girman da zai 蓷auki plate 蓷in abinci?" Marai-raice fuska Akeela tayi tace. "Wlh haka Ummi tace akwai Manyan 蓳eraku" da sauri yaja idanunsa ya lumshe wato Ummi ta gansa kenan yana cin indomien? A harzi茩e Anup tace. "So u can cook again kenan?" Idanunsa bakan window'n bedroom 蓷in su Akeela da iska ke Ka蓷awa cikin lafiyayyiyar muryarsa mai tsananin taushi da sanya zuciya nutsuwa yace. "Idan ita ba zata iya ba ke fa? Ko ba macace ke ba? Idan har kin amsa sunan mata cook for your own self ki daina sanya wasu tunda ranki zai 蓳aci, idan kuma namiji ne a gabana sai kici gaba" ya fa蓷a yana nufar wajan window'n a hankali kuma ya le茩a kansa ganin hadari kamar ruwa zai sauka yanzu yada ya jawo 茩ofar ya rufe. Murmushin dole Anup tayi tana fa蓷in "ok My dee bari nayi mana wani nida kai nasan bakai dinner bama lallai ace ita ta iya girkin ba" duk abinda take fa蓷a yana jinta yana kuma fahimta amma ko ka蓷an Maganar baya gabansa. Remote ya 蓷auka ya kashe A.cn kana ya kunna heater saboda sanyin saukar ruwan sama da garin ya 蓷auka. Nan da nan 蓷akin ya 蓷auki 蓷umi a hankali kuma ya juya ya nufi fita waje, da sauri Akeela tabi bayansa jin alamun ta yasa ya tsaya hannunsa zube cikin aljihunsa, A hankali ya juya tare da kafeta da wani irin kallo kamar wanda yake karantar yanayinta sai kawai ya juya ba tare da yace komai ba, domin waccen mai 茩irar muciyar ta sanya yay magana da yawa. Yana gaba tana binsa a baya yana zuwa main Parlo Amani ta mi茩e da gudu ta nufi inda yake ga Mamainsa sai yaga ta shigesa ta nufi wajan Akeela tana fa蓷in. "Anuty beauty na" Murmushi Akeela tayi dimples 蓷in ta ya loma kamar yadda na Amani yay kafin ta dur茩osa dai-dai tsayin Amani tace. "Eyee 拼ar abinta, how are you?" Murmushi Amani tayi tana fa蓷in "Allahamdulillah" ta fa蓷a tana juyawa tare da kallon Akeem wanda yake zaune yana kallonsu tace. "Abbie kaga irin abina da naka ko?" Ta fa蓷a tana shafa dimples 蓷inta, ya motsa fuska Yay hakan yasa nasa dimples 蓷in yay mahaukacin lomawa daman shi ko yaya ya gyara fuska sai ya bayyana bare kuma yay Murmushi sai numafashin mutum ya kusa 蓷aukewa, kai tsaye ba zaka iya tantance tsakanin Akeem da Akeela wane yafi fari ba? Amma kasantuwar Akeela macace mai tsarin halitta da kuma kamilewarta kai tsaye za kace Akeela tafi Akeem kyau da komai. Bai ce masu komai ba, yana zaune har Abbu ya fito sanye cikin jallabiya, ya fa蓷a sosai azabar soyayyar Akeela kullum barazanar rasa lafiyarsa yake. Yana fitowa Amani tace "Abbu" kanta ya shafa yace "Amani Abdul-hakeem Bukar Bello bari muje masjid na siyo maki chocolate da yawa keda Babyn Abbunta" Mi茩ewa Akeem yay Abbu na gama shi kuma yana biye dashi. Lokacin da suka isa Masjid 蓷in gaba 蓷aya gari ya gama riki cewa da hadari samaniya tayi wani irin ba茩i, ga wata iska dake Ka蓷awa wacce take tawowa da rugugin hadarin, gaban Akeem ne ya fa蓷i, Allah ya sani babu abinda yake tsoro sama da ruwan sama, lalura yake sashi sosai, yana shiga firgice musamman idan yaji tsawa ta sakko, ranar da ruwa ya dakesa kuwa baya bari kuwa ya zauna lafiya, cikin 茩ara saurin tafiyarsa ya shige gaban Abbun Murmushi Abbu yay domin yasan za'a rina, yana shiga Masjid 蓷in ana tayar da sallah dan haka ana idarwa bai tsaya yin addu'a ba ya nufi gida tare da barin Abbu, babu kuwa a main Parlo dan haka kai tsaye wajan dinning ya nufa, yana zama Anup ta fito cikin sabuwar shigarta ta wata 蓷ammiyar riga zama tayi kusa da kujerarsa, tana zama Aleema da Afaf suka zauna tare da ha蓷a baki wajan fa蓷in. "Lailatan Sa ida" idanunsa ya bu蓷e tare da lumshewa ba tare da yace komai, Akeela kam Didi ta kalla wacce take fa蓷in "naji ance zaki shafin gobe ko? Ai kuwa zani nima" a Marai-raice Akeela tace "Didi ban son zuwa ni" tafi Didi tayi tace "Na isa girma ban fara irgar dangi ba, ke kuwa a saboda me? A'a wlh ba kinzo nan ba, ba zaki jamin zagi da ba茩in jini a wajan waccar matar ba, muna zauna ne kawai da ita amma babu wanda yasan Zuciyarta har gobe wlh kamar dai 蓳auraniya haka hake idan taga Mutum" ta fa蓷a tana 蓷aukan zumar ta cikin tura baki Akeela tace "anyya Didi ni tsoran Mami nake" cikin zare ido Didi tace "eh to, banga lafin ki ba, kin san 拼ar Maiduguri ce wlh yanzu sai taiwa mutum asiri,babu mamaki ita tayiwa Bukari yin duniya nace yay aure ya茩i, to matan nasa ne ba imani ne ya ishe su ba, daga mai zuba min 茩ashi babu nama sai wacce zata zabga yaji acikin abinci kamar dai mayya haka ne, kinga kuwa ina ni ina zama ai dole Bukari yay aure daman shawara nake nema" ta fa蓷a tana yin 茩asa da kanta kafin tace. "Ku蓷i nake dashi ina fa蓷a maki kamar hauka ko shugaban 茩asa bazai fa蓷a min su ba, Shine nace kiban shawara ko dai naje 茩auye kawa nayowa Audil aure wannan lalacewar nashi ya fara damuna, ko kuma ki rakani mu zaga gida gida mu za蓳ar masa matar aure" dry Akeela ta saka tace. "A'a Didi ina ganin kamar dai zuwa 茩auyen zaifi fa, wlh daman mugu ne na tsane sa, bashi da kirki ko ka蓷an yace baya so na baya 茩aunat nima wlh idan na ganshi kamar na sha茩e sa" Didi wacce ta kula da tsaiwar Akeem a cikin parlon nata tace "a'a, al Muslimu akul Muslim, haza kuma haramun, ba'a cewa an tsani mutum yooo bawan Allah kamar Audil mai tsananin kula da ha茩茩in mutum ina zance haka, wanannan shawarar taki ta zuwa 茩auye nemawa Audil mata sam bai ba wannan muguwar shawara ce" Turo baki Akeela ta 茩ara yi tace. "Nidai bana son shi wlh Allah dama yabar gidan" ha蓳a Didi ta ri茩e tace "wlh kamar ina da wu茩a a 蓷akin nan ai yanzu sai ai maganin abun ka sheshi kawai ki huta,ai idan kana jin haushin Mutum maganinsa kake mutum da gidan ubansa ace wai dama ya fita to kai Audil kana ji kasan zaman da zakai da ita" Da sauri Akeela ta kwanta tana rufe idanunta taji 茩amshin turarensa amma bata 蓷auka shi bane, yana tsaye a bakin 茩ofa idanunsa yay Wani irin jaa wanda ba wanda zai iya cewa ga dalilin sauyawar idanuna, ba tare da yace komai ba ya sunkuya tare da 蓷aukan robber zuma ya fita, yana fita Didi ta sauke ajjiyar zuciya tana fa蓷in. "Kai Wannan yaro ba dai kwarjini ba,wlh ji nai na 茩asa fa蓷in wani abun, tashi Annamimiyya wai nan bacci kikai?" Kuka Akeela ta saka tace "shine baki gayan yana nan ba?" Dry Didi tayi tace "Ubanwa ta aike ni Wannan hukuncin? Baki na tuff" Akeem yana fita kitchen yay babu wanda zai ce ga lokacin daya shige, lokacin kuma ruwa ya sauka da gudu ga wata iska mai 茩arfin gaske. Aleema ce tace "Akeela Abbu yana kira zu kiga sabbin phone's daya siya mana" Mi茩ewa Akeela tayi a sanyaye Zuciyarta cike da tsoran ganin Akeem, tana zuwa Abbu ya 蓷an ja numfashi yace. "Daughter" Murmushi tayi ba tace komai ba sai Baba Rabi da tace. "Ashe kina wajan Didi" Jinjina kai tayi Ummi kuma tace "ba kiyi dinner ba daughter?" Kallon Ummi tayi tace "I'm okay Ummi" ta fa蓷a Idanunta akan Abbu,tana kallon kallon banzan da Anup ke mata amma tai mata banza,Abbu ne ya kalli yaran nasa yace. "My beautiful girls kun girma ya dace ace kuwa yana da waya right" gaba 蓷aya suka ha蓷a baki wajan fa蓷in "Yes Abbu" Murmushi Yay musu yana 蓷auka wata kwalin iphone 12 pro max mi茩awa Afaf yay, kana ya 蓷auki wata ya mi茩awa Aleema amsa tayi wata ya 蓷auka ya bawa Akeela wata white colour, amsa tayi tana jin wani da蓷i yana ratsa ta, Anup wacce take jiran ya bata ta bu蓷e ido ganin babu wata dai wata 茩aramar system ash color mai masifar kyau yace "guess??" Aleema da Afaf suka ce "for Akeela" Ummi tace "for me" Mami tace "for Akeem" Murmushi yay ya kalli Akeela yace "and you?" Ka fa蓷a ta 蓷aga tana wani irin lumshe fafaran idanunta cikin siririyar muryarta mai 蓷auke da rauni tace " I've no idea" kallon Ummi yay yace "matar nan kin fini ku蓷i ina pharmacy 蓷in? Har zan 蓷auki ku蓷i na siya maki abu?" Dry su Aleema sukai kafin suce "kai Abbu zaka iya mana for choosing her as a wife sai kai mata gift" Mami ya kalla yace "And you wai Hero? Nine zan 茩arawa mai 茩arfi 茩arfi? Wlh Abdul-hakeem ya fini ku蓷i shi nace ya siya musu ya茩i why ni zan siya masu" Murmushi Mami tayi tace " for protect us mana Abbu" kallon Aleema da Afaf yay yace "congratulations my beautiful girls kunce kukai winning wannan system 蓷in is for my daughter Akeela gobe zata fara zuwa office a Akeem better farming institute as staff na ma'aikatar" wani irin ihu Afaf da Aleema sukai tare da fa蓷in "Yes Abbu, congratulations Akeela" Akeela kam mutuwar tsaye tayi tama kasa magana wanne irin aiki ne zatai? Me ake a ma'aikatar? Shiru tayi bayan Abbu bata system 蓷in tace "thank you Abbu, Allah ya 茩ara arzi茩i" wani irin Murmushi Baba Rabi tayi Abbu kuma ya mi茩e yace "yawwa Daughter zoki amsar maku chocolate" ya fa蓷a da biyu domin son ganawa da Muradin zuciyar nashi, ba茩in ciki da kuma haushi yasa Anup Mi茩ewa ta nufi kitchen Akeem na ganinta ya 蓳oye a bayan 茩ofa tana shigowa ya kashe light 蓷in kitchen 蓷in, da sauri Anup tace "ohhh God" kafin tai wani yin 茩uri taji an 蓷auka ta da wani irin mari, ta bu蓷e baki zatai magana Akeem ya 茩ara sakar mata wani marin, wani irin fitinannan kuka da ihu ta saki sai da Akeem yay mata mari guda biyar ciff, cikin sauri kamar kuma wal茩iya yay waje kasancewar har yanzu 茩ofar daya bu蓷e ta hanyar swwiming pool tana bu蓷e, yana fita ya rufe 茩ofar sosai, fitarsa keda wahala gaba 蓷aya mutanan gidan suka shiga kitchen 蓷in bayan sun kunna hasken kitchen 蓷in, ganin yadda fuskar Anup ta kumbura yasa Mami fa蓷in "fa蓷uwa kikai ko mene?" Cikin kuka tace "Anuty wlh akwai aljanu a gidan nan" ta fa蓷a tana sakin kuka, Akeem kuwa yana fita ya zagaya da sauri jikinsa na rawa saboda ruwan da ake ya dawo main Parlo ya haura upstairs abinsa, jin ance Aljanu. Yada Didi zare ido tare da fa蓷in "Wa'innahu sulaimanu Wa'innahu Bismillahir Rahim" Wani irin lumshe idanu Akeela tayi ta tabbatar cewa Bobbo nata ne, Shine ka蓷ai Aljani a gidan nan wanda yake 蓷auke mata damuwa dama tazu da wuri kafin Anup tazu 茩ilan yay ta jiranta yaji Shiru, wasu irin zafaffun hawayene masu zafi suka sakko mata kafin kuma tace "nayi kewarka Bobbo na,ina tsananin son ka.... Is not free contact to subscribe.....08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 2/25/22, 18:25 - Buhainat: A hankali Akeela ta zame daga wajan kitchen 蓷in idanunta cike da hawaye ta nufi part 蓷in Abbu domin zuwa kiran da yay mata, cikin sanyin jikin na nata wanda ya zame mata jiki ta shiga, a Parlo ta same sa yana zaune sanye da jallabiya hannunsa ri茩e da magani zai sha, cikin sauri kuma ya 蓳oye maganin yana sakin Murmushi kafin yace. "Babyn Abbunta sai yanzu?" Kallonsa kawai tayi ba tare da tace masa komai ba, hannunsa ya mi茩a mata cikin 茩asa da murya yace "come here Meke damun babyna?" Idanunta cike da hawaye ta 茩arasa wajansa haka kawai taji tana bu茩atar samun jikin wani tayi kuka, tana bu茩atar jikin da zata sanya fuskarta tayi kuka, kuka wanda bata san kona menene shi ba, 茩arasawa tayi Abbu ya kama hannunta tare da 茩o茩arin 蓷urata a cinyarsa, kafin ya zaunar da ita kamilalliyar Muryarsa a kullum da take 茩ara da蓷i ta cika Parlon da yin sallama. Da 蓷an sauri cikin basarwa Abbu ya zame Akeela ta zauna a gefensa kafin ya 蓷aga kansa ya kalli Akeem dake tsaye ya har蓷e hannayensa a 茩irji yace. "Dr Akeem zauna mana" idanunsa ya lumshe irin baya so 蓷in nan kafin kuma ya nemi waje ya zauna, idanunsa a can gefe yana nazarin wacce ma magana zai fa蓷awa Abbu sai kuma yace. "Uhm mun fitar da sabon taki masu kyau,kuma yay albarka" Murmushin jin da蓷i Abbu yay domin ya tabbatar ko bayan babu ransa Akeem ba zai ta蓳a bari iyalansa su wula茩anta ba, cikin jin da蓷i yace. "Ma sha Allah, Allah ya sanya albarka Maudo Baffa" shiru Akeem yana 蓷an sauke numfashi ba tare da yace komai ba, Akeela kam haushin zuwan Akeem 蓷in taji shi kullum sai yaga tazu waje zai zo, jin shirun yay yawa yasa Abbu fa蓷in. "Ya dai?" Ya motsa fuska Yay a hankali ya bu蓷e idanunsa ya kalli Abbu sai kuma ya kalli Akeela Murmushi Abbu yay yace. "Daughter maza jeki kwanta, amshi chocolate" ya fa蓷a yana bata wani babban kwali, kana ya bata wani kwalin guda hu蓷u yace "for your sisters, And Amani good night" hannu biyu tasa ta amsa tace. "Thank you Abbu, bye" Ha蓷a ido sukai da Akeem ya watsa mata harara ita kuma ta murgu蓷a masa baki ta nayin waje, tana fita Akeem ya mi茩e ya 茩arasa wajan Abbu tare da 蓷an rungome sa yace. "I miss You Abbu" kansa Abbu ya shafa yace "kai ma baka girma,da kai da 拼arka duk sai kun la'anta min cinya" a karo na farko Akeem ya saki wani 茩awataccen Murmushi shi kansa bai san abinda yake damunsa a Wannan kwanakin ba, cikin 茩asa da Murya Akeem yace. "An samu ku蓷i da yawa na raba biyu an kai gidan marayu sauran an saka cikin acct 蓷in masu neman taimako" da mamaki Abbu yace. "Kai fa?" Girgiza kai yay yace "No, Allahamdulillah" cikin nutsuwa da kuma danne abinda yake ransa yace. "Abdullah Bukar Bello" jin haka yasa Akeem kallon Abbu kafin ya 蓷ura da fa蓷in. "Na san ba zan ta蓳a iya yaye maka damuwar dake ranka ba, kamar yadda na kasa maganin tawa damuwar, amma kamar baka duba ramewar da kayi, your Mom told me ko da ita baka zama kai magana,tana da kawaici sosai kasan kuma 蓷an fari, amma bana jin zan zura maka idanu ka zauna kana ta 茩are wa haka kawai ba tare da mun san Meke damunka, Da ace bamu da amfani a gareka ai da Ubangiji bai baka mu matsayin iyaye ba, na 蓷auka kamar yadda Baffanka yace ka kula da Akeela zakai hakan? Sai gashi ko kan ka baka lura dashi ba bare na Akeela, U have changed ka sauya ka rame ka rage cin abinci ina tsakanin jin tsoro ace an wayi gari ciwon cikin ka ya tashi, kana tunawa akwai masu bu茩atar ganinka a raye, ka tuna Wannan a ranka Allah ya sauwa茩a" shiru Akeem yay ba tare da yace komai ba, sai Mi茩ewa da yay yace. "Gobe zata fara zuwa aiki" kan Abbu a 茩asa yace "ok" sosai ya lura ran Abbu ya 蓳aci bai ce komai ba ya fita abinsa hankali kwance, yana fita Abbu ya mi茩e da sauri tare da shiga bedroom 蓷insa kai tsaye bathroom ya shiga ya nufi wajan sink ya fara tari kamar ransa zai fita bai samu nutsuwa ba sai da wani jini ya fito ta cikin bakinsa, maganar Mami da yaji yasa ya wanke wajan tass kana ya 蓳alle magani ya watsa abakinsa yana fitowa ya 蓷auki gorar ruwa ya sha yana sakar mata Murmushi. A hankali Akeela ta shiga part 蓷insu lokacin duk sunyi shirin kwanciya, Afaf na zaune tana setting komai a wayarta ta 蓷ura Numbers na 茩awayanta, kana ta bu蓷e whatsapp da instagram, wajan bed 蓷inta ta zauna kana ta mi茩awa Afaf chocolate tace "gashi inji Abbu" amsa Afaf tayi ta bawa Aleema kana ta mi茩awa Anup dake 茩wance har idanunta ya 蓷an kumbura, tsaki taja tace "Allah ya sauwa茩e na sha abin hannun 拼ar 茩auye ki shekara dubu arba'in sai na fara sha" cike da Mamaki Aleema tace.. "Wai mene haka ne? Kin takurawa yarinyar nan daga zuwanki kada ki manta a gidan mahaifinta take, domin da Abbu da Baffa uwa 蓷aya uba 蓷aya ne" ta蓳e baki Anup tayi tace. "Wannan is not my business, ban kuma bu茩aci sani ba" dry Afaf tayi tace.. "Ubangiji Mai tsarin halitta, kin kuma wlh sai Allah ya baki jikin 茩auyen ita kuma ya bata na birni na birnin ba duk kai ba, sai mai sa'ar gske fa" dry Aleema tayi tace "kuma dai ni banji he da sha ba, gata fara ta tass abinda" a harzu茩e Anup tace. "Wlh duk zanyi maganin ku gaba idan ance kuyi min haka baku isa ba" shiru sukai mata ita dai Akeela bathroom ta nufa tayi wanka ta gyara kanta tana fitowa ta shirya cikin Silk short robe, ta 蓷auki baby Hijab ta saka, kana ta fara azkar 蓷in ta, tana gamawa ta kwanta tana kallon Aleema na mata setting komai na wayarta, a haka bacci ya 蓷auke ta ko chocolate 蓷in bata sha ba. Akeem ma na shiga part 蓷insa yay wanka yana fidda numfashi da 茩yar saboda 蓷an ciwon da yaji 茩asan mararsa zuwa cikinsa nayi masa, Bayan yay wanka ya dawo gaban mirror ya fara shiryawa ya nayi yana lumshe idanunsa, sai kuma a lokacin ya lura da ramar da yay, wasu fararan Tartan check print pyjama ya shirya, bayan ya fesa perfume, kana ya cilla Spraymintt mouth freshener a bakinsa, idanunsa cike da bacci ya kwanta babu jimawa kuma bacci ya 蓷auke sa yana sauke numfashi a wahale tare da rungome pillow kamar yadda ya saba. Misalin 3:20 ta farka domin kamar a mafarki taji ana kiran sunanta, sunan da mutum 蓷aya ke kiranta dashi, mi茩ewa tayi ta nufi bathroom ta wanke bakinta da fuskarta ta cire pat 蓷in daya 蓳aci ta sauya wani, kana ta nufi waje a hankali tana fita ta maida 茩ofar ta rufe. A hankali take tafiya babu kuwa a Parlo har tazu inda Akeem yake zama babu kuwa cikin jin da蓷i ta shige cikin kitchen 蓷in, a hankali take neman hanya saboda duhun da kitchen 蓷in yake dashi, wajan canter ta 茩arasa idanunta na kawo a hankali ta kifa kanta akan canter cikin wata iriyar Murya wacce kuka yake shirin kwance mata tace. "Uhm kai ma ka daina so na ko? Mene yasa ka daina zuwa waje na?" Hawayen dake cikin idanunta ne suka sakko zuwa saman fuskarta, 茩ara turo baki tayi tace. "Please ni ka 蓷auke ni mana zuwa duniyar taku mana, ko kazu ina bacci kawai ka 蓷auke ni haka idan na farka indai kana wajan nan shikenan" A hankali Akeem dake zaune saman kujera hannunsa dafe da cikinsa ya bu蓷e idanunsa yana duba derection 蓷in da yake jin muryarta, wato duk ranar data fahimci shine kawai dramer sosai. Mi茩ewa yay gently yana runtse idanunsa tare da taune bakinsa saboda ciwon da yake nema yay masa yawa, cikin kamewarsa ya nufi inda take tsayen, tana cikin zubar da hawaye taji saukar tattausan hannunsa a saman bayanta da sauri ta tashi, tare da mi茩a hannunta tana tatta蓳asa, da wani irin sauri ta fa蓷a jikinsa tare da 茩an茩amesa tana sakin wata lafiyayyiyar ajjiyar zuciya kamar wacce ta Shekara tana kuka, hijab 蓷in kanta ne ya zame saboda santsin gashin kanta. Hannunsa ya 蓷ura a saman gashin kanta yana shafawa a hankali, so yake yay Magana ko yaya ne amma ya 茩asa, saboda wani irin matsanancin ciwon kai da yake fama dashi, Gaba 蓷aya jijiyoyin kansa sunyi wani masifar tashi, a hankali ya zame hannunsa daga kanta ya 蓷ura hannun a saman waist 蓷inta tare da wani irin mannata da ququnsa yana sauke wata kalar wahalalliyar ajjiyar zuciya yana kamar dai wani abu zai tsaga 茩irjinsa ya fito. Akeela kuwa 茩ara ma茩alesa tayi tana jin wata nutsuwa na shigarta sai a lokacin kukan da take son yi ya shiga 茩o茩arin kwace mata,. Zuciyarta na wani irin bugawa yana jan numfashi da 茩yar tace. "Uhm ban 茩ara kula ka" Shiru yay mata al'amarin daya keji yafi 茩arfin dukkan tunaninsa, wani irin fusga numafashin sa yay wanda hakan yasa a wahalarce ya sanya hannunsa ya zame nata hannun dake 茩irjinsa. Jin shiru yasa Akeela ta kwa蓳e fuska tare da wani irin shawaga蓳e fuska cikin wata kalar narkakkiyar murya tace. "Bobbo!!" Ta kira sunansa a sanyaye,cikin kuma 蓷an yanayin karyar da wuyanta gefe tare da wani irin salon shagwa蓳ar ta mai narkar da zuciya! Saboda saukar muryarta a cikin kunnuwansa ne kuma ya sashi jin wani irin kalar abu na masa yawo a jikinsa, Wanda yasa a hankali kuma ya sauke wata zazzafar iska daga cikin bakinsa, har lokacin kuma bai ce mata komai ba. Cikin damuwa da rashin maganar nasa ne kuma yasa Akeela sanya hannunta akan 茩irjinsa dake masa ciwo ta shiga dukansa, cikin Muryar kuka tace. "Zuciyata zata fashe ka daina zuwa, babu mai kula dani mene yasa haka? Me nai maka?" Ta fa蓷a tana 茩ara dukkansa. "UhmPetoo" Ya saki wani numfashi mai 蓷auke da 茩arshen sunan daya bata, kafin kuma da 茩yar ya motsa bakinsa cikin rawar murya da kuma ciwon da yake neman cikin 茩arfinsa yace. "Mene??" Ta fa蓷a tana taune bakinsa yana jin kamar zuciyarsa zata buga ne saboda ciwon da 茩irjinsa yake masa. Cikin muryarta mai sanyi tace. "Ina son nayi kuka ne?" Da tsananin mamaki ya bu蓷e idanunsa a hawale ya tsorawa fuskarta ido sosai duk da cewa baya iya ganin fuskarta amma ya kanji abinda take ji ta sautin bugawar zcyarta a hankali kuma yace. "Ok come here" Ya fa蓷a yana zama akan kujerar wajan tare da kama hannunta ya 蓷ura ta akan cinyarsa cikin sauri ta kwantar da kanta a 茩irjinsa tare da zagaye hannunta a ququnsa ba zata yaji ta saki wani irin raunataccen kuka mai ratsa zuciya da gangar jiki,kuka take da dukkan 茩arfinta kuka da zata iya cewa bata ta蓳a irinsa ba, kuka mai 蓷auke da tabo mai yawa, kukan da yake shirin tayarwa da Akeem tabon dake zuciyarsa na tsayin shekaru masu yawan gaske. Sai da ta 蓷auki good 30seconds tana kuka kafin ta kaji da kanta tai shiru tana sauke ajjiyar zuciya da 茩yar, 蓷ago kanta tayi tana shafa fuskarsa tace. "Mene yasa ka茩i zuwa?" Shiru yay mata at this point wlh gab yake da tafiya wata duniyar saboda ciwon da yay masa yawa, ganin tana shirin 茩ara sakin kuka tace. "Ba gani yazo ba" ya fa蓷a yana kama hannunta tare da 蓷ura wa a fuskarsa yana goga mata tattausan sajansa a tafin hannunta, Murmushi tayi tace. "Zaka tafi dani Duniyar ku?" Idanunsa a lumshe yana sauraran bugun zcyarsa sosai kafin yace "why" idanunta na cika da hawaye tace "saboda Hamma Akeemmm wlh bana son sa ko ka蓷an, a duk lokacin da naga gansa zuciyata zafi take" Da 蓷an sauri ya ture ta a jikinsa tare da Mi茩ewa tsaye yana sakin wani kalar numfashi, da sauri Akeela ta mi茩e tace. "Mene yasa?" Ba tare daya kalleta ba yace "an kira ni yanzu zan dawo gobe ne" yana fa蓷in hakan ya fita yana 蓷an danne abinda ya keji, yana isa tsakiyar Parlo yaji an ri茩e hannunsa da sauri ya bu蓷e idanunsa Anup ce tsaye cikin kayan bacci mai kamar tsirara,mmkin ganinta yasa ya shiga Kallonta cikin kissa tace.. "Haba My dee nazo saboda kai amma sai wula茩anci kake min kasan yadda na keji a Zuciyata kuwa?" Ta fa蓷a tana wani irin shafa 茩irjinsa wani tsaki yay baya son jan magana dan haka yace. "Wai ke baki da aji irin na mata ne? Ina wayewar naki yake" ya fa蓷a a taushashe saboda zafin da zuciyarsa ke masa, cikin Shau茩in so da kuma 茩aunarsa ta wani irin rungome sa tana sakin kuka tace.. "Haba My bafa nice na 蓷urawa kai na sonka ba ka tausayi" ta fa蓷a tana 茩o茩arin shafa 茩irjinsa. Akeela dake tsaye tana Kallon su wata irin suman tsaye tayi jikinta ya shiga rawa, wato daman shi 蓷an iska ne, idanunsa akan Akeela wacce tuni idanunta ya cika da hawaye jikinta duk rawa yake, fuskarsa tai jajirrr saboda ya fahimci Akeem ta sauya abun zuwa wani abu nada ban, wata kalar tsawa ya sakarwa Anup wacce ta sanya Akeela kwasa da gudu ta shige part 蓷in Didi dake kusa dasu, Anup kuma ta sake sa da sauri tana Shirin fa蓷in wani Abu ya haura upstairs da sauri idanunsa yay jajir. Yana shiga ya 蓳alli maganinsa yasha kana ya fa蓷a saman bed, ya shiga juyi jikinsa na wani irin rawa da 蓳ari saboda ciwon dake neman yi masa yawa, sai dab da Subhi bacci ya 蓷auke sam Akeela bata samu yin bacci ba data rufe idanunta sai taga yadda Akeem ya rungome Anup tsoro duk ya cikata, ana kiran sallah Didi ta farka ganin Akeela yasa ta fa蓷in. "Muhammadur Rasulullah s.a.w ya shafi ya ma'afi tuff tuff Ubangiji kayi min tsari" 茒ago kai Akeela tayi a tsorace tace "Didi" wani irin salati Didi tayi tace. "A'a wlh maza nemi tafiya yarinya ba 茩aramin zunubi kika 蓷auka ba, wacce kalar lukutar masifa ce ta sameki satar hanya da tsakar dare haka" Shiru tayi tana jin Didi ba masifa har ta gaji tayi shiru ta shige bathroom 蓷aura alwala, har aka idar da sallah tana zaune, wajan 茩arfe 6:30 Ummi ta shigo part 蓷in tace "ina kwana Didi" tura 蓷an kwali tayi gaba tace "lafiya" juyawa tayi tace "Daughter muje ki shirya 7 zaki tafi wajan aiki" turo baki tayi tace "Ummi ni bana son aikin nan" Murmushi Ummi tayi tace "haba Daughter Abbunki yace na fa蓷a maki kinga zaman ke 蓷aya ba zai maki da蓷i ba, sister's naki duk makaranta zasu sai Anup kawai ko zaki zauna da ita?" Kai ta girgiza tana Mi茩ewa tsaye tace "zani" fita sukai suna fita Didi ta mi茩e jiki na rawa ta nufi part 蓷in Abbu tana zuwa ta samesa yana shan coffee.. Cikin kulawa yace "barka da asuba Didi" bakin zani ta zare ta fara goge idanunta kafin kuma ta saki kuka tace "Ashe bani Bukari bani da iko da Tsila? Lafiya lafiya muna zaune da yarinyar nan muna Shira ina jin da蓷i ina bata labarai shine matarka za tazo ta tisa ta a gaba bayan ta gama yimin ta tass" da mamaki tace "au a wajanki ta kwana?" Cikin face majina tace "wlh fa, soyayyya ce Ubangiji ya 茩ulla yarinyar nan da kanta tace zata kwana waje na tana so na, baka gani ba har zuma na bata ba, shine yanzu matarka zata nuna min iko da ita bayan babu dangin iya bare na baba, ban sani ba ko ita ce uwarta to ko Rabi'ah ai ba tayi min haka ba" hqr Abbu ya bata yace tana dawowa daga aiki zai dawo mata da ita. 7 dai-dai ta gama shiryawa cikin wata lafiyayyiyar abaya da Ummi ta bata cikin jin da蓷i Ummi tace "idan kunje shopping sai ki siyo harda bags da shoes, ring, necklace perfumes da kayan kwalliya, Olrdy na bayar za'a maki 蓷inki na hausa dress, inners Duk na maki order" cikin jin da蓷i Akeela tace "thank you Ummi" kama hannunta tayi suka fita, a main Parlo suka samu Anup taci kwalliya sosai tana zaune tana danna waya bata kula su ba, a mota suka samesa yau shine zaune gaba da alama shine zai ja motar, yana sanye cikin wata dakakkiyar shampoo dark Maroon yay masifar kyau fuskarsa ya fa蓷a, har Ummi ta sanya Akeela cikin motar idanunsa na kan gate, wajansa Ummi ta dawo tace "Maudo Baffa Allah ya tsare da kiyaye" Murya can 茩asa yace "Ameen Ummie" Bismillah yay tare da yiwa motar key kana ya jata da gudu sosai, bai iya jan mota a hankali ba, a haka suka isa Akeem better farming institute jama'a sai 蓷aga masa hannu suke kana kuma suna binsa da kallo musamman, da suka gansa da mace wacce yaja hankalinsu, tsaki yaja bai kula kowa ba ya nufi wajan Elevator ya danna 8floor yana tsaye yana jin ta saki 茩ara lokacin da abun zai fara tafiya, a haka suka isa yana tafe tana binsa a baya, har ya isa office 蓷insa zama yay cikin nutsuwa ya fara aikinsa ya nayi yana duba a Rolex 蓷in Hannunsa 9:45 ya mi茩e har ya nufi 茩ofa sai kuma ya tsaya yace. "Follow me" tashi tayi tana murgu蓷a masa baki, suna sauka suka ha蓷u da p.a kallon Akeela yay tai Murmushi tace "mrng" kafin P.a yay Magana Akeem yace "uhm kamar lokaci ya kusa" cikin girmamawa P.a yace "eh zuwa nayi mu tafi ma, kuma an kawo 拼an Wasu makaranta domin a nuna masa yadda ake shuka" bai ce komai ba ya nufi 蓳angaren kuyar da aikin noma suna tafe tana biye dasu har zuwa cikin wata 茩atuwar gona wacce aka kasa ta kashi kashi ga shuka ta fito tayi wani irin kyau, tana tsaye 茩asan wata bishiya taji wani abu ya fa蓷u mata, da sauri ta bu蓷e idanunta wani 茩aton ba茩in 茩adangare ne kafin tai wani yun茩uri ya shige cikin rigarta, wata 茩ara ta fasa a gigice kuma Akeem ya juya daga kallon yadda 拼an makarantar suke yin dashan shu茩ar, jikinta na wani irin rawa da 蓳ari ta nufe tana 茩o茩arin cire igiyar rigar bakinta na rawa tace "lizard, lizard zan mutu yana cizo na wayyooo Bobbo na kana ina zan mutu" ta fa蓷a numfashinta na wani irin sar茩ewa, ha蓷e fuska Akeem yay ganin kuma da gaske rigar take son cirewa yasa ya nufi inda take yana zuwa ya kunce igiyar rigar gaba 蓷aya kuma rigar ta bu蓷e ta 茩asa ha蓷a蓷蓷an jeans 蓷in jikinta ya bayyana, yana zuwa ya 蓷aga babbar rigarsa ya wani zurata ciki dai-dai lokacin kuma numfashin Akeela ya 蓷auke saboda tsoran da yay mata yawa gaba 蓷aya ta fa蓷a jikinsa a sume babbar rigar ta rufesu baki 蓷aya..... TSINTACCIYA is not free..... contact to subscribe... 08119237616 2/25/22, 18:25 - Buhainat: Runtse idanunta tayi gam, jin jikinta a jikin na Akeem ya wani sanya hannunsa gaba 蓷aya ya ri茩e waist 蓷inta, ga yadda bakinsa yake cikin nata, fuskarsa na manne da nata, wani irin rawa da 蓳ari jikinta yake. Wani irin sanyi taji tana ji, heart 蓷inta ba wani irin beating way too fast, sosai ta runtse idanunta lips 蓷inta dake cikin bakin Akeem yana wani irin rawa yana feeling yadda Zuciyarta ke bugawa, da sauri da sauri saboda yadda ya manne ta a jikinsa. Zufar dake yanko mata a tsakiyar goshinta yabi da kallo idanunsa sunyi wani irin masifaffan sauya, she looks so cute and helpless a jikinsa da hannuna baki 蓷aya. A hankali kuma ya maida idanunsa ya rufe ruff bayan ya gama kallon yadda duk ta razana, gently ya 茩ara kama lip's 蓷inta zuciya cikin bakinsa ya sanya tattausan tongue 蓷insa ya na蓷e nata tare da danne shi a 茩asa, Cikin nutsuwa ya fara kissing bakinta yana wani irin sauke numfashi kamar ya da蓷e yana neman abun bai samu ba. Tunda take yau shekarun 蓷ai 蓷ai har shekara goma sha bawai zuwa takwas, a duniya da haihuwa! Bata ta蓳a sanin something like this exit ba, tana ji su Aleema na fa蓷in kiss a littafan da suke karantawa but basu ta蓳a explaining yadda ake ji a kisa 蓷in ba, domin a yanzu ji tayi Numfashinta gaba 蓷aya ya tsaya, 茩irjinta na wani irin 蓷agawa, domin wannan shine karo na farko da wani 蓷a namiji ya ta蓳a yi mata hakan, bata ta蓳a ganin hakan ba, yanzu da taji bakin Akeem cikin nata ji tayi kamar zata mutu. Tarin ba茩in ciki da kuma tsoron abinda yake mata duk ya gama ratsa mata zuciya, banda hawaye babu abinda yake fita daga cikin idanunta yayinda kuma a hankali ta bu蓷e idanunta tare dayi masa 茩uri dasu tana kallon yadda fuskarsa tayi wani irin jaaa, a hankali kuma ya kewa lip's 蓷inta wani irin ftinan tsotsa mai data dukkan wasu 苼oyayyun abu, 茩urr haka tayiwa kamilalliyar fuskarsa wacce har lokacin yake shan bakinta, yadda yake kissing mouth 蓷inta possionately yadda yake abun kamar he has been waiting for the kiss for a very long time. Wani irin kuka ne ke shirin kwacewa Akeela amma yanayin yadda yake fisgar lips 蓷inta yana wani taune sa yasa tama kasa kukan sai a zababbiyar zufa ce ke yanko mata, jininta na wani irin rawa tana shirin kwacewa daga jikinsa. Gane hakan yasa ya 茩ara 茩an茩ame ta a jikinsa tare da 茩ara matse bakinta ya wani tsotsa da 茩arfin daya sanya Numfashinta ya tsaya na wani lokaci. Hannunsa ya sanya ya matse gefen cikinta yana wani irin nishi sosai making some wired sounds tsabar yadda ransa yake wani irin tafarfasa, bai shirya hakan ba bai kuma niyya ba amma tunda kallon 蓷an iska take masa gwamma yay maganin mummunan zaton ta, ta hanyar rufe mata bakin tsaiwar daya jima yana jin haushinsa. Ganin tana shirin sume masa a jiki yasa ya wani saketa da sauri yana maida numfashi tare da ha蓷e fuskarshi tamau babu alamun wasa a cikinta, cikin da茩ushewar Murya yana wani ta蓳e baki ba tare da kalli inda ya cillar da ita ba yace. "Take this as purnishment, nan gaba ki 茩ara tunanin ni Dr Abdul-hakeem Bukar Bello 蓷an iska ne" Yana fa蓷in hakan ya juya abinsa tamkar bashi ya aikata hakan ba, da wani irin sauri Anup tasha gaban Akeem idanunta yay jajirrr tace. "Meye hakan? Kasan mene kayi kuwa, kasan girman abinda ka aikata a yanzu kuwa?" Ta fa蓷a hawaye na sakko mata, kana ta juya tana kallon Akeela wacce ta dur茩oshe a wajan jikinta har lokacin rawa yake, dawo da Kallonta tayi zuwa ga Akeem tace. "Uhm, You just kissed your own sister? Ka sanya bakinka cikin na 茩anwarka? Ka san wannan haramun ne?" A karo na farko ya tsayawa sosai yana kallon Anup cikin wani irin hali na ke kika sani yace.. "Na hukunta ne" Da sauri Anup tace "this is wonderful, hukunci ta hanyar kiss? Kuma 茩anwarka?". Tsareta yay da narkakkun idanunsa ganin idan ta tsaya kallon idanunsa zata kasa fa蓷in abinda tayi niyya tace. "Nasha yi maka laifi ka 蓷aga ido ka kalleni ba kayi, balle kuma kayi min hukunci amma sai gashi 茩anwar ka, kayi mata hukunci ta hanyar kissing bakinta wanne irin hukunci ne haka?" Tsaki yaja yana juyawa yace "Goodness ni zanyi kissing wata? Rashin kunya tayi" yana fa蓷in hakan ya haura upstairs abinsa irin ko a jikinsa 蓷in nan. A zuciye Anup tayi wajan Akeela tana fa蓷in "munafuka daman abinda kike so kenan, wlh idan baki hanzarta fita daga sabgar Akeem ba zan maganinki, zan 蓳atar dake zaki jawa kanki wahala" Banza Akeela tayi mata, domin abinda ta keji yafi 茩arfin ta tsaya tana sauraran all maganganun da Anup take fa蓷a, bata ta蓳a jin tsanar Abu kamar Akeem ba, hakan da yay mata a yanzu ya 茩ara wutar tsanar da take masa, tayi ladamar saninsa a rayuwa zamansa matsayin yaya bai 茩ara mata komai ba sai ba茩in ciki, tsanar da yay mata ne yasa har ya aikata mata hakan.. Mi茩ewa tayi ba tare data kalli Anup ba ta nufi part 蓷insu bata koma part 蓷in Didi ba. Cikin matsanancin tashin hankali Anup ta zube a wajan tana kuka, domin wani irin mugun so take yiwa Akeem, amma ta fara karaya da wula茩ancisa, da kuma rashin ko ina kula da yake nuna mata. Akeela na zuwa bathroom ta shige tare da sakarwa kanta shower, saboda toshewar da Zuciyarta tayi tama kasa jan numfashi yadda ya kamata, ta mance da ciwon dake damunta a yanzu kuma bata ciwon take ba ta ba茩in cikin abinda Akeem 蓷in yay mata take,tana ganin lokaci yayi da zata fita sabgarsa, ta fita hanyar dukkan wani abu da zai iya ha蓷asu, kashe showern tayi bayan ta samu numfashinta ya 蓷an dai-dai ta, kafin ta cire kayan jikinta ta 蓷aura towel, a nan towel 蓷in ta sauya pant da pat 蓷in daya 蓳aci ta gyara jikinta, fita tayi gashin jikinta na zubar da ruwa, sumar kanta ya ji茩e sosai, Wajan window'n bedroom 蓷in ta dawo tare da zuge labulan ta 蓷an tura kanta ta shiga sha茩ar dadda蓷ar iskar dake Ka蓷awa daga compound 蓷in gidan, wacce take tawowa da 茩amshin 茩asa sakamakon yayyafin da akai, hawayen dake cikin idanunta ne suka sakko da Sauri ta sanya bayan hannunta ta goge ta tass, daga bayanta taji ance. "You are a reflection of the five people you spend the most time with--choose them wisely. If they complain a lot, you will inevitably complain a lot. If they are lazy, you will become lazy. If they are not actively improving themselves, you will not actively improve yourself--unless you leave the situation and find others who will reflect that part of you. It is very difficult to remain in a state of happiness when you are surrounded by negativity, Akeelerh" Da sauri ta juya domin ba tayi expecting wani ba, Afaf ta gani tsaye 蓷auke ta gorar ruwa wacce ita ta farkar da ita daga baccin da take. Kallonta tayi ba tare da tace komai ba, cikin kulawa Afaf tace. "Mene ya saki kuka?" Gently ta girgiza mata kanta ba kasa gaya mata komai, domin ba zata iya bu蓷e baki ta fa蓷awa wani abinda Akeem yay mata ba. Abin akwai ciwo da kuma sanya zuciya cikin shakku tare da 蓷aurewar tunani amma koma mene yasa yay mata hakan ta barshi da Allah, domin ita ba zata iya ba. Murmushi Afaf tayi domin tasan ba lallai Akeela ta fa蓷a mata abinda ya sata kuka cikin wannan daran ba, itama ta farka saboda 茩ishirwar data keji, ta duba bottle 蓷in dake kusa da bed 蓷inta taga babu ruwa, shine yasa ta tashi, so tun daga bathroom take jiyo kukan nata, cikin sakin fuska ta kama hannun Akeela tace. "Show up fully. Don't dwell on the past, and don't daydream about the future, but concentrate on showing up fully in the present moment" ta fa蓷a tana zaunar da ita kana tace. "Now stop cry and sleep" cikin sanyin muryarta mai 蓷auke da rauni da kuma shasshe茩ar kuka tace. "I can't sleep" ruwan hannunta ta bawa Akeela tace "drink" jin ruwan da sanyi sosai tace "yay cool da yawa kamar da ice ciki" tana duba cikin closet tace "i knw, drink you'll feel better kiyi addu'a tunda babu bacci" ta fa蓷a tana zaro mata wata black jallabiya mai 蓷an kauri da kuma gudun hannu, a hankali takai ruwan bakinta tana sha taji wani sanyi a Zuciyarta sanyin ruwan yay tasiri wajan sanyaya mata zuciya, sosai tasha ruwan tana sauke numfashi tare da Lumshe idanunta, jallabiyar ta mi茩a mata tare da amsa ta sanya, kamar a sama taji wayarta na ringing ganin sabon waya ne kuma sabon sim yasa cike da mamaki Afaf ta 蓷auki wayar tare da dubawa number Akeem ta gani a saman screen 蓷in wayar nata, jikinta na rawa ta 蓷aga tana yin answering yace. "Give her medicine" ya fa蓷a a taushashe babu alamun kuma wasa, yana fa蓷in hakan ya kashe wayar yana 茩ara dafe kansa dake masa ciwo alamun tashin ciwonsa duk ya gama bayyana. Ajjiye wayar Afaf tayi tare da 蓷aukan fulic acid da paludrine ta bawa Akeela tasha, lokacin ta sanya Jallabiyar hannunta ri茩e da azkar, Afaf kuma ta koma ta kwanta. After the incidence, the images of yesterday night, the glimse of the occurances of the mid-night, under the dim-light everything happened majestically in a dignified and inspiring way. Kamar yadda Akeela ta fa蓷a cewa zata fita harkar yayanta Akeem haka ne ya kasance, da Subhi da 茩yar Akeem ya mi茩e cikin 茩aramin lokaci ya fa蓷a daran jiya bai iya bacci ba, bayan yay wanka ya sanya Jallabiya tare da fita masjid, a can ya samu Abbu ana idar da sallah suka fito, a hankali Abbu ya kalli Akeem dake sauke numfashi akai akai yace. "Yaya dai?" Girgiza kai Akeem yay kamar ba zai magana ba sai kuma yace "Abbu zani Canada" with much surprise Abbu yace "Canada?" Kai ya 蓷aga a hankali a kuma sanyaye kafin kuma Abbu yace "when?" Idanunsa ya 蓷aga ka蓷an yace "Bayan taron sickler day wanda za'ai a week 蓷in nan" Mamaki duk ya cika Abbu sai bai ce komai ba yace "Allah ya kaimu" Abbu ya shige part 蓷insa shi kuma ya nufi 蓷akin karatu. Zama yay yana zama Amani ce farkon shigowa tana shigowa tace "Sabahul khair Abbie" kai ya 蓷aga mata tare da shafa kanta, kana yay mata nuni da hannu akan tayi masa hadda, tana gamawa yay mata 茩ari yana cikin karatun ne kuma Aleema ta shigo sai Afaf Akeela a bayansu, gaba 蓷aya suna sanye da manyan hijabai, Aleema da Afaf suka gaida shi, Akeela ko inda yake bata kalla ba, tayi masa hadda shima yay mata 茩ari duk da cewa ta iya, yana gama yi mata ta mi茩e ta fice da idanu su Afaf suka bita, shi kam ko inda take bai kalla ba. Tana fita ya mi茩e cike da nutsuwa ya fita ji yay a yanzu Didi kawai yake son gani, dan haka part 蓷inta ya nufa, a zaune ya sameta tana ha蓷a kayanta a cikin akwati tana ganinsu tace. "Wai da gidan zan bar musu, ban san abinda Aisha take nufi dani ba, cikin dare nake baka labari tazo ta tafi da Tsila kenan bani da iko da ita? Gwamma naje nabi gari bazan rasa masu zuciyar musulunci ba" idanunsa a lumshe ya kama hannunta tare da ajjiye akwatin cikin so da 茩aunar kakarta shi, ya 蓷ura kansa a kafa蓷arta a hankali yace "Granny" ya fa蓷a a shawaga蓳e jikin Didi ne yay sanyi da sauri ta kama hannunsa suka zauna kan gadonta ba tace masa komai ba ta 蓷ura kansa akan cinyarta, tana shafa sumar kansa shiru yay yana sauke numfashi, a hankali kuma bacci ya 蓷auke sa, Akeela tana fita kitchen ta nufa ta 蓷auki mug ta ha蓷a coffee tana shan coffee 蓷in hawaye na fita a idanunta, tana gama sha taji itama babu wanda take son zuwa wajansa sai Didi dan haka kawai ta nufi wajan Didi, ba tama lura da Akeem dake kwance jikinta ba tana zuwa ta kwanta tare da 蓷ura kanta a cinyar Didi, kallonsu gaba 蓷aya Didi tayi cike da tausayin su, kafin a hankali itama Akeela bacci ya 蓷auke ta hannunta cikin na Akeem wanda garin bacci ta 蓷ura bata sani ba. Meema tsaye ita da Asheer a main Parlo suna sauraran abinda Dad yake fa蓷a, Dad kuwa cikin kulawa ya kalli Asheer yace. "Komai na tafiyar ku Kano ya dai-dai-ta, an shirya prvt Jet wanda zai 蓷auke ku, ina son tafiyar ku ta zama ta sirri, so Asheer my son ka kula da yayarka kasan halinta idan abin ya zama sai ta koma 茩anwar kai kuma 茩anin, so please don mind her kaji ko" Murmushi Asheer yay cike da son Dad yace "in sha Allah Dad, ina tare da ita" ya fa蓷a yana Kallon Meema Turo masa baki tayi domin yau tun safe sukai fa蓷a saboda ya hanata kunna wa茩a, ido 蓷aya ya kashe mata kana ya maida idanunsa ga Dad da yake fa蓷in. "Zaku tafi da escorts akwai hotel na Tahir guest palace da zaku sauka a can, idan kuna bu茩atar zuwa wani gidan da yake da mutane let me know" Meema ce ta Mi茩e tace "Dad ga Bro why zaka ha蓷amu sa escorts? Ni ban so please, kuma a barmu a hotel 蓷in" Mom wacce tunda ake mgnar ba tace komai ba sai yanzu yace "No Meema zamanku a hotel ba zaiyu ba, kuje gidan Azeema, 茩anwar matar Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem" Dad yace "Ban son tafiyar nan nasu, ya baza ko'ina ina son suje kafin kwana biyu da taron sickler day, ina da meeting gobe ni sai ranar taron zani" Mi茩ewa tsaye Mom tayi tace "I'm a mother so I'm the one da zanyi making decisions zanma Jadda magana da akai na" Asheer ne ya kalli Dad yace "Dad ai gidan zaifi ko? Ka bari mu sauka a can 蓷in" dafa Asheer 蓷in yay yace "Ok My son take care of her tommorow by 10 jet 蓷in ku zai tashi" part 蓷insa ya nufa Mom tabi bayansa, suna barin wajan Meema ta 茩arasa inda Asheer yake yana ganinta ya ha蓷e rai tare da juya mata baya, dry tayi masa tana 蓷an kwantar da kanta a bayansa tare da zagaya hannunta a ququnsa, cikin 茩asa da murya tace "I'm sorry" idanunsa a rufe yana jin yadda take shafa kirjinsa yace "for??" Ya fa蓷a yana jawo ta daga bayansa zuwa gabansa tare da tallafe fuskanrta a hannunsa cikin laushin Muryar yace "ba kyaji Aunty Meema" ya fa蓷a yana kallon fuskarta, zame fuskarta tayi daga cikin nasa tace "Uhm uhm ni yau ka kwanta a part 蓷ina" zare ido yay yace "why?" Rungomesa tayi tana sha茩ar 茩amshin jikinsa tace "Ni tsoro ina, sai nai ta gani mutum ana min ihu akai ko ana kiran sunana fa" kanta ya shafa yace "look at you gashi bu蓷e shigarki sai addu'a Anutyna ba dole jama'arki su razanar dake ba" shiru kawai tayi masa tare da shagwa蓳e fuska, ta shafa bakinsa sarai yasan abinsa take bu茩ata sai kawai ya zameta daga jikinsa yace "zoki rakani nai game zuwa anjima nima na rakaki shopping da saloon 蓷in" binsa tayi zuwa wani ha蓷a蓷蓷an part wanda aka 茩awa tashi da games kala kala, wani side ya nufa 茩aramin Parlo ne mai 蓷auke da 茩atuwar cineme ga game 蓷in tare da deep frizer a.c da komai da komai, zama yay akan kujera yana 茩o茩arin zaunar da ita akan kujera ta zauna akan cinyarsa girgiza kai kawai yay tare da fito da hannunsa ta tsakanin hammatar ta, handle 蓷in game 蓷in ya 蓷auka itama ta 蓷auka a hankali suka fara buga game 蓷in. Ajjiyar zuciya Dad ya sauke tare da juyawa ya kalli matarsa yace "Dole ko kina so ko baki so a 蓷aura auren Meema da Asheer idan kuma kin 茩i Tabbas za'ai abin kunya" numfashi ta sauke domin itama ta fara gajiya kafin kuma tace "tayaya zamu bawa Meema auren mutumin da bamu san waye shi ba?? Kuma tayaya Meema zata zauna da wanda ta girma ina tsoran duk sanda ta samu lafiya taga cewa ba'ai mata dai-dai ba" cikin sanyin murya yace "Age is just a number dan haka ki bari ai hakan a daran nan zan tabbatar da auren Meema da Asheer.. 2/25/22, 18:25 - Buhainat: 鉂わ笍鉂わ笍 57-58 Queen of writer's Jikinta gaba 蓷aya ya saki ta sakar masa nauyinta, Zuciyarta gaba 蓷aya ta tsaya da aiki ta daina bugawa tsananin tsoron da yay mata yawa yasa ta sume masa a jiki ba tare data shirya ba. Dai-dai-ta nutsuwarsa yay saboda p.a da kuma yaran dake wajan wlh da tuni yay abin kunya, cak ya 蓷aga ta kamar yarinya 茩arama a hankali kuma ta fito da kansa dake cikin babbar rigar kai tsaye ya fice daga cikin wajan ya nufi motarsa, cikin sauri p.a ya mara masa baya yana mamakin abinda ya sanyata ihu haka, Domin bai ta蓳a tunanin cewa 茩adangare gare ne tayi Wannan rikicewar ba. Akeem na zuwa wajan motar ya Sanya key ya bu蓷e back seat ya zauna har lokacin kuma tana jikinsa, zuciyarsa na bugawa da tsoron tsayawar nata numfashin ya fito da ita daga cikin babbar rigar yana sauke ajjiyar zuciya tare taune bakinsa idanunsa kuma tuni sun yi jaa. Bai tsaya tunani ko jiran umarni wani ba,gaba 蓷aya ya 茩arasa kunce igiyar rigar jikin nata, a hankali 茩yak茩yawa 茩aramar vest 蓷in dake jikinta ta bayyana, ga kuma jeans 蓷in data sanya ta 蓷aura belet a waist 蓷inta da yay wani irin kyau ya fitar da shape 蓷inta. Idanunsa ya runtse sosai lokacin da ganinsa ya sauka bakan lizard 蓷in wanda yay kwance a saman 茩irjinta gaba 蓷aya ya karce mata fatar wuyanta, a barka da farar mace tuni wajan yay wani irin, cikin 茩onan rai da zafin zuciya yana kallon yadda lizard 蓷in ya kwanta abinda akan 茩irjinta na dama sai wani motsa kansa yake, wanda hakan ya haddasa motsawar lafiyayyan brest 蓷in nata. Idanunsa har ruwa yake sai yake ganin kamar mutum ne yay hakan, da sauri ya sanya hannunsa ya dam茩i 茩adangaren tare da wani irin matsesa tun yana motsi sai da ya daina, bayan ya tabbatar 茩adangaren ya mutu yay wurgi dashi ta glasses motar, ganin p.a a wajan ya juya baya cikin da茩ushewar Murya yace. "Water p.a" ba tare da p.a ya kalli Akeem ba ya bu蓷e gaban motarsa ya 蓷auki bottle of water ya mi茩awa Akeem with so much respect. Amsa yay a hankali ya maida glasses 蓷in motar ya rufe abinsa, wlh da 茩yar fisgar Numfashinsa gashi yau Alhamis ya tashi da azumi. Duba yadda fatar wuyanta yay jaa sosai yay a hankali ya 蓳alle murfin gorar tare da zuba ruwa a hannunsu a hankali ya shafa mata a fuska zuwa wuyanta, wata kalar wahalalliyar ajjiyar zuciya mai 茩arfi ta sauke ganin hakan yasa ya mayar da murfin gorar ya rufe, Akeela kuwa kasa bu蓷e idanunta tayi tana jin yadda Zuciyarta ke harbawa, wani irin ihu tayi tare da juyawa zata kifa yay saurin ri茩eta ta tare da dawowa da ita saman cinyarsa, kuka ta fasa tare da fa蓷in "wayyooo Lizard, Bobbo na where are you kazu zai kashe ni" ta fa蓷a tana 茩an茩ame Jikinta saboda wani rawa da Jikinta ya hau yi. Ganin yadda gaba 蓷aya ta fita a hayyacinta yasa hankali ya 蓷ago ta tare da 蓷an 蓷aga ta sama yana Mamaki rashin nauyinta, cikin nutsuwarsa da kamewarsa ya mannata a 茩irjinsa ya shiga bubbuga bayanta, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa bugun zcyarta na dai-dai-ta nutsuwarta na dawowa, jin yadda tayi luff a 茩irjinsa kamar abinda take jira kenan yasa ya sakko da ita ka蓷an fuskarta dai-dai wuyansa ya 蓷an rankwafa yana jiyo yadda Numfashinta ke fita, ta rufe idanunta, ba tare da yace komai ba ya shiga 蓷aure mata igiyar rigar a hankali har zuwa 茩irjinta, Yana zuwa wajan ya rufe idanunsa kana ya kama igiyar wajan ya 蓷aure, surutu take ita ka蓷ai a hankali a zuciyarsa yace. "Kun dawo kenan wlcm" Yay zan can a ransa fuskarta ya kalla tare da 茩aramin bakinta dake motsa a hankali, 茩o茩arin tashi tayi a jikinsa kafin kuma tace. "Bobbo zani" glasses 蓷in motar ya buga da sauri p.a ya bu蓷e wajan driver ya zauna tare da yiwa motar key ya fice daga cikin Akeem better farming institute 蓷in, copping face 蓷insu ne yay kana a zame bakinsa ka蓷an zuwa kunanta cikin kasalalliyyar muryarsa mai nutsuwa yace. "Uhm zo nan I'm here" ya fa蓷a yana kunna karatu a Wayarsa kana ya rungome ta sosai a jikinsa tare da sanya mata yatsarsa a cikin bakinta a hankali ta shiga tsotsa tare cizonsa sunyi nisa sosai yaji Numfashinta na sauka a hankali alamar bacci ya 蓷auke ta. Idanunsa a rufe har lokacin bai 茩ara Kallonta ba. Manyan securities ne ta ko'ina a gidan Abdul-aziz Bamali, kasancewar ya jima da fa蓷in zuwansu yasa suna zuwa aka basu damar shiga, parking p.a yay da motar a parking space kana ya fito daga motar yana kallon tsarin gidan, bu蓷e idanunsa yay tare da kallon fuskarta har lokacin bacci take, a hankali ya zameta daga jikinsa bayan ya 蓷an rufe mata gashinta da vail 蓷inta kana gently ya fita daga cikin motar, ganin Babbar rigarsa ta lalace yasa ya cire ya ajjiye a motar. Wani ne yay masu jagora zuwa guest room 蓷in Abdul-aziz Bamali zama duk sukai fuskar Akeem har lokacin a kame take kamar ko yaushe, basu jima ba ya shigo babban mutum ne mai tsananin haiba da kamala, bayan sun gaisa ya zauna tare da bada umarnin kawo musu abin motsa baki, shi dai Akeem shiru yay har aka kawo kayan lambu da ruwa lemu, su kaji kaya daban daban, Murmushi Abdul-aziz Bamali yay tare da kallon Akeem yace. "Bismillah kusha ruwa mana Dr Abdul-hakeem Bukar Bello" sakin fuska Akeem yay har lokacin bai ce komai ba sai p.a da yace "yau alhali yana azumi" "Au to... toh Allah ya dafa" gyara zama yay sosai cikin nutsuwa Abdul-aziz Bamali yay kafin yace "ma sha Allah, a karo na biyu na 茩ara ha蓷uwa da managarcin Mutum da dadtako, bayan ha蓷uwar da mukai shekaru da suka shige sai kuma yau, ina fatan dai lafiya ba wani abu Abdul-aziz Bamali yaywa jagoran manoma Abdul-hakeem Bukar Bello ba" ya fa蓷a cikin barkwanci. 茒an motsa fuska Akeem yay yana 蓷ura 茩afarsa akan table ya shiga Ka蓷awa kamar yadda ya saba cikin nutsuwa yace. "Allahamdulillah, ban sani ba ko dasa hannun gwamnati a wannan abin dake shirin ruguza 茩arfin gwamnati mai adalci a yanzu, bana siyasa duk da cewa mahaifina yayi, amma tsarin kuwa daban,amma ina jin kamar dai lokaci yay da zan shiga abun ya hanyar maganin mugwayen mutane" ya fa蓷a yana sauke numfashi saboda rashin saboda da magana da bai ba. Cikin mamaki da kuma tarin ta'ajjuji Abdul-aziz Bamali yace. "Ikon Allah, wanne irin abu ne har haka?" Cikin nutsuwarsa da kuma lafazi mai da蓷i yace. "Kana da labarin 蓷aya daga cikin jama'ar ku yana 茩o茩arin gina wani company a Wudil? Ba yin Companyn ne matsala ba, da rai na da lafiya ta babu wanda ya isa yaci mutumcin mutuman Wudil na sanya idanu, sune duniyata kuma sune jin da蓷i da kuma farin cikin Abdul-hakeem Bukar Bello, suna son amfani da 茩arfi iko wajan kar蓳e gonakin Mutane a bisa wannan dalili nayi rashin Baffana, wanda kuma sune sanadi, bana jin tsoro ko shakkar kuwa, amma ina son yin amfani da nawa salon wajan maganin mutanan banza haihuwar asara" Ya fa蓷a a 蓷an tsawace yana jan numfashi, A hankali kuma ya sauke numfashi tare da fa蓷in.. "Company ne wanda za'a kafa domin samar da haramtattun magani, chemical 蓷in da Za'ai amfani dashi yana lalata hanta da kuma hunhun Mutum, yayinda kuma zai lalata ruwan Wudil baki 蓷aya, kafin ruwan yazo Wudil gari nawa ya shige? Daga Wudil kuma gari nawa zashi? Kayi tunanin dubban rayukan da zasu mutu dalilin hakan kafin ma su fitar da magani, bana da ra'ayi ko fa蓷in sunan ko wanene, amma a karo na farko ina bu茩atar zama ministan noma, na shekara guda kawai ina yin shekara zan sauka daga kai na bana bu茩atar ko kwana guda" Ya fa蓷a a zafafe, Murmushi Abdul-aziz Bamali yay yana fa蓷in "Gashi kana azumi ai da dakai na zan baka ruwan sanyi kasha ko" 茩asa p.a yay da kansa kafin Abdul-aziz Bamali yace. "Zan nemi ganawa da mai baiwa shugaban 茩asa shawara, zan tattauna dashi ka bani sati guda ciff za kaga sa茩o ta mail naka naji da蓷i na gode sosai da 茩warin gwiwar ka, nasan kuma wannan abun zaiwa shugaban zauran majalisar 蓷inkin Duniya da蓷i" taune baki kawai Akeem yay jin sunan da Abdul-aziz Bamali ya fa蓷a kana sukai sallama. A cikin mota ya sameta ta farka shiga kawai yay ya kwanta cikin motar yana maida numfashi ba tare da yace mata komai ba. Gida p.a ya nufa dashi saboda ganin yanayinsa, suna zuwa ya fita hannunsa ri茩e da babbar rigarsa, fitowa tayi itama jikinta duk a gajiye tabi bayansa, lokacin da suka shiga Ummi ce da Baba Rabi sai Anup zaune akan kujera tana ganin Akeem ta mi茩e tana Murmushi cikin sauri ya haura sama abinsa, Ummi ce ta kalli Akeela tace. "Daughter har an dawo?" Kai ta 蓷aga tace "Ummi, Baba Barka da hutawa" Baba Rabi tace "wlh kina 茩arfafa jikinki" dry Ummi tayi tace "maza jeki wanka ki shirya kizo kici abinci ko breakfast baki ba, daman yanzu su Aleema suka dawo zaku shopping" Part 蓷insu ta nufa, Mami dake tsaye tace "ai babu batun zuwa shopping mai bada ku蓷i abun ya motsa sai zuwa weekend" dry Ummi tayi tace "Wannan ai na daina damuwa da lamuransa al'amarin hero ya kusa girmama tunani na" Mami kam zama tayi tana fa蓷in "a'a ni baifi 茩arfi na ba, kin san mutumin sai addu'a fa" Murmushi kawai Baba Rabi tayi ba tare da tace komai ba saboda kawaicinta. Akeela na shiga ta cire kayanta ta nufi bathroom wanka tayi sosai ta gyara jikinta, tana fitowa Aleema tace "big girl an fara zaman office" Murmushi kawai tayi ba tare da tace komai ba Afaf tace "azo a bamu labari yawwa kizo na nuna maki wattpad 蓷in da kike so saboda karanta littafai na sanya maki duk Numbers 蓷in mu, hadda ta Abbu data Hero Ummi,Mami gaba 蓷aya dai kinga da saurayinki yazo sai ki amshi Numbers ko" Murmushi Anup tayi jin ance Akeela nada saurayi har ta samu nutsuwa, Shiryawa tayi cikin Black Silk short robe na La perla, sai VGOLD palazzo trousers Wanda ya 蓷an kamata saboda belet 蓷in dake jikinsa.. Kana ta 蓷auki bandaner ta sanya a saman kanta, idanunta har rufewa yake saboda yunwa, ita da Afaf suka fito tana 茩ara mata bayani akan wayar, Dinning suka nufa da sauri Afaf ta shirya mata Abincin, a hankali ta fara cin Pancake and maple syrup ta fara ci a hankali, Tana lumshe idanunta juyawa tayi cikin sanyin muryarta tace "Amani fa?" Kan Afaf akan waya yace "tana school fa sai 6" jinjina kanta tayi iya Pancake 蓷in taci sai gauva juice data 蓷ura dashi, da mamaki Afaf tace "iya abinda kikaci kenan? Wai sai mun fara miki 蓷ura wlh" dry tayi ta mi茩e tace "zani wajan Didi" har Afaf 蓷in suka shiga part 蓷in Didi kallon Afaf tayi tace "wacce sabuwar munafukar nake gani a bayanki Tsila" turo baki Akeela tayi tace "kai Sunan Akeela not Tsila" kya蓳e baki tayi tace "ke kiga sani, gulmammiya ina nan na kasa sakat naci nama nace bari na ajjiye maki nasan babu mai baki sai ni da nake da zuciyar musulunci" ta fa蓷a tana jawo kwanon gefenta bu蓷ewa tayi kafin tayi magana Afaf ta 蓷auki cinya 蓷aya "wlh Ubanki kika jawa shine mai siya 茩wandala ta Audil ba zan amsa ba,ai ba ku蓷in banza gare sa ba" hannu Akeela tasa zata 蓷auka ta make hannu tace "ai sai ki bari nayi maki Bismillah ko?" Ita dai ba tace komai ba ta 蓷auki 蓷aya taci tace ta 茩oshi "wlh baki isa ba kamar wacce na bawa mugun abu? Maza cinye" dole ta 茩ara ci ta sha ruwa ta zube a cinyar Didi nan take bacci ya 蓷auke ta. Akeem tunda ya shiga bai fito ba sai da aka kira sallar magrib bayan yaje a can Masjid ya zauna har sallar Issh膩 yana dawowa ya haura sama tare da Amani yin duniya Ummi tace yaci abinci yace ya 茩oshi yasha ice cream rabuwa tayi dashi. Misalin 2 na dare kamar yadda ta saba ta fito sanye da kayan baccinta na Olivia Von halle silk robe, mai drop shoulder ga long sleeves mid-length, pink color matsuwa da son ganinsa yasa ko hijab 蓷in da take sawa bata daka ba, sai wani Aquaholic slippers dake 茩afarta. Tazo dai-dai Tsakiya parlon taji ana fa蓷in. "Haba My dee kaji tausayin zuciyata mana, ka bata abinda take nema, ban damu da dole kaso ni ba, amma kana hira dani ka 蓷auki kira ka please dan Allah" ta fa蓷a a raunace, tana 茩ara ma茩ale Akeem dake tsaye cikin wata ha蓷a蓷蓷iyar Muslim thobe jallabiya fara tass mai taushi da laushi. A razane Akeela ta kulle idanunta wacce kalar rayuwa ce wannan, rashin kunya a gidan Ubanka duk wannan abun nasa sai cikin dare zai dinga ri茩e 拼ar mutane, jikinta ne ya 蓷auki rawa, Akeem kuwa tun fitowarta idanunsa a sauka akanta ganin zata juya ta koma yay saurin hanka蓷e Anup, yau so yake ya nunawa Yarinyar kuranta, domin ya fahimci tana dan gantashi da wani abu nada ban wanda bai ta蓳a kusantar irinsa ba... Ta juya kenan saboda ganin yana nufu inda take wlh gani take itama wani abun zai mata, 茩afa ta 蓷aga zata gudu taji ya ri茩e hannunta kulle idanunta tayi, jikinta na rawa da sauri Anup tace "ina ruwanka da ita? Me kake shirin aikatawa?" Banza yay mata a hankali cikin wani irin hargitsastsan yanayi mai wahalar fassaruwa ya tallafo kan Akeela tare 蓷ura ta a 茩irjinsa sosai, a hanya yana fidda wani irin numafashi ya manna fuskarsa a kan nata fuskar tare da tura hannunsa ta 茩asan wuyanta zuwa cikin gashinta, a karo na farko na Rayuwarsa da zai aikata hakan ya manna softness lips 蓷insa akan nata wanda ya gama ji茩ewa da yawo, A karo na farko zai kafa tarihi da ita, ta hanyar yi mata punishment da abinda take kallonsa dashi, daran juma'a, ya zama babban dare mai matu茩ar muhimmaci ga Dr Abdul-hakeem Bukar Bello abinda bai ta蓳a ba yau zai aikata shi, yayinda Akeela abin ya girmami tunaninta jikinta yana rawa ta 茩ara rufe idanunta wannan shine karo na farko da hakan ya kasance da ita, Kamar wanda ake fisga tare da bin umarnin zuciyarsa ya kama tattausan lips 蓷inta dake cikin bakinsa yana jin kansa na wata iriyar sarawa a tare suka ja ajjiyar zuciya tare da saukewa lokaci guda wani hawaye ne ya shiga fita daga cikin idanun Akeela lokacin da taci Akeem ya bawa lip's 蓷inta wata kalar lafiyayyiyar Amintacciyar tsotsa tare da kama har.... Not free, contact to subscribe.... 08119237616 3/1/22, 18:07 - Buhainat: 61-62 "Ina ganin kamar ba'ai wa Meema adalci ba idan aka ha蓷ata aure da yaron data girma, ka 蓷auka a yanzu bata da hankali amma duk sanda tayi lafiya abin zai mata ciwo, saboda ba lallai ta iya sauke masa ha茩茩in daya dace ko wacce mace ta bawa mijinta ba, saboda kunyar ganin ta girme sa" Mom ta 茩are maganar cikin sanyin murya da kuma tsantsar tausayin 拼arta ta, cikin fahimtar yanayin matar tasa President Ahmad Adil yace "Haba My first lady, na gaya maki age is just a number right,Age is nothing but a number, to which we have attached great significance. Somehow we have given more meaning than we should, and so we let a number to control our life. The truth is that age does not define us, or our destiny, because it is not our age that counts, but our attitude, dan haka make this happen please my first lady" ya 茩are maganar cikin 茩asa da Murya da kuma son kwantar mata da hankali, Murmushi tayi tace "shkknan Allah yasa albarka ya kuma tabbar da alkairi" da Ameen ya amsa mata, yana duba wata daily trust wacce aka kawo masa, Dry Meema tayi tace "wlh I'm the winner na fika iyawa fa" dry shima yay mata yace "eh, bayan kin yaudaran ba" ya fa蓷a yana ajjiye handle 蓷in saboda ganin lokacin Juma'a ya kusa kuma zai rakata shopping, hannunsa yasa ya mi茩ar da ita kallonsa kawai take yana lura kuma da yadda idanunta yay jaa sosai kamar daga sama yaji tace "I love You" 茩uri yay mata da ido kafin yace "i knw" shagwa蓳e masa tayi tace "to marry me idan kana so na" wani bugawa gabansa yay, yana 蓷aukan al'amarin ta matsayin hauka, kamar yadda yaji su Dad ba fa蓷a, amma yanzu abin tsoro yake bashi yana kuma firgita masa lissafi, share zancan yay yana yin gaba tare da dafe kansa dake harba masa, ba tabi bayansa ba dan haka itama ta nufi nata part 蓷in domin shiryawa, misalin 1:10 ya fito cikin wani tattausan Maroon 蓷in voyal mai taushi, ya 蓷ura hula a kansa yay kyau sosai, sai 茩amshi yake ba茩ar fatarsa na wani irin hasken ba茩i, a main Parlo ya samu Dad shima ya shirya yana zuwa suka fita gaba 蓷aya, manyan escorts ne suka raka su har masjid 蓷in dake cikin Villa, ana idar da sallah wasu escorts 蓷in suka dawo da Asheer gida, Dad kuma aka shige dashi office 蓷insa dake cikin Villa, a Parlo ya samu Mom zama yay yace "Mom Barka da juma'a" Murmushi tayi masa tace "yawwa son, ga lunch maza jeka kirata kuyi sai ku shige tunda gobe zaku tafi ko" Mi茩ewa yay tsaye yace "Mom kamar dai kin gaji damu" dry tayi irin ta Manyan mata tace "ai kuwa kamar ka sani fa" gaba yay zuwa part 蓷in Meema yace "茩ilan alkairi ke kiran mu shine yasa kike kurarmu har haka" yana fa蓷in hakan ya shige ha蓷a蓷蓷an part 蓷in na Meema yana shiga ya samu maids 蓷inta suna ta aiki sun shirya dinning fal da lunch, tun daga parlon yake jiyo sautin ki蓷a na tashi cikin nutsuwa ya 茩arasa shiga cikin bedroom 蓷in a bakin 茩ofa ya tsaya tare da jingina ya har蓷e hannayensa a 茩irjinsa yana kallon ikon Allah, Meema dake sanye da Silhouette da Teyana wide-leg trousers ta sanya wani combus sai rawa take idanunta rufe gashi ta 茩ure sound 蓷in, ya jima yana kallonta kafin ya 茩arasa ya kashe ki蓷an baki 蓷aya, da sauri ta juya ta kallesa ganin shine yasa tace "please ka daina kashe min mana" ta fa蓷a cikin wata sabuwar Murya wacce bai san da ita ba, fuska ya ha蓷e yace "fito muyi lunch" kai ta girgiza tana 茩ara kunna ki蓷an, cikin gajiya da halinta ya 茩ara kashe ki蓷an yace "muje" ware ido tayi tace "ni am full" ta fa蓷a tana 茩o茩arin 茩ara kunna ki蓷an wata 茩yak茩yawan tsawa ya buga mata tare da fa蓷in "Meema" ya fa蓷a yana ha蓷e fuska kamar ba Asheer ba, jininta na wani irin rawa tayi baya domin bai ta蓳a yi mata hakan ba sai yanzu, da hakan sai tsawar nashi ya gigita mata lissafi, ta dur茩osa a wajan tana sakin kuka, gently ya 茩arasa wajanta tare da mi茩ar da ita tsaye ciki kakkausar murya yace "let's go" ka fa蓷a ta ma茩e tace "Ni ba ruwana dakai wlh" bai kulata ba ya kama hannunta har zuwa wajan dinning ya zaunar da ita tare da fara serving nata, yace "eat" yadda ya ha蓷e fuska sosai yasa ta fara ci idanunta cike da hawaye.... Aso Rock Villa Manyan ha蓷a蓷蓷un motocin shugaban 茩asar sukai parking cikin sauri escorts suka take masa baya zuwa ciki, lokacin gaba 蓷aya wanda za'ai zaman tattaunawar Sirrin dasu sun bayyana, suna ganin President Ahmad Adil suka mi茩e tsaye sai da ya zauna kana suka zauna, Mai magana da yawon shugaban 茩asa ne a wajan, dai Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem shugaban zauran majalisar 蓷inkin Duniya, sai kuma Shugaban ministocin Abdul-aziz Bamali sai mataimakin shugaban 茩asa tare da Minister of Health Amelia Cain, bayan gabatar da kai Mai Magana da yawun shugaban 茩asa yace "za musu muji daga ko wanne 蓳angare yaya komai yake tafiya, domin a yanzu ko 蓷in nan ku muke bu茩ata" ya fa蓷a yana kallon Amelia Cain wacce take zaune sanye da 茩ana nan kaya cikin turanci tace "komai yana tafiya dai-dai, amma a yanzu lafiya tayi 茩aranci ga al'umma, musamman ciwon sickler da kuma Asthma sai kuma e.t.c, kamar yadda aka tsara ku蓷a蓷an da aka ware wanda za'a taimaki masu fama da ciwon sickler ya zama ready, Sauran asibitocin da muke kai magani kyauta ta hanyar Gwamnan ko wanne jiha, bayan nan masu 茩ana nan 茩arfi suna bu茩atar abin 茩arin jini da kuma gidan sauro kuma duk an tsara komai ko wanne kaya ya isa ga gwamnatin ko wacce jaha" ta fa蓷a tana 蓷aukan ruwa tare tsiyayawa a cup takai bakinta, Mai magana da yawun shugaban 茩asar ya kalli shugaban ministoci, Abdul-aziz Bamali yace "Ni Shawara ce dani ga mai girma Head of state, idan da hali muna bu茩atar a cire mana wasu ministocin saboda ba kowa yasan aikinsa ba, abubuwa suna faruwa kafin kuma suyi nisa muke son a dakatar dashi" juice 蓷in dake bakin mai magana da yawun shugaban 茩asa ya cire yana fa蓷in "daman za'ai zaman tattaunawa a zauran majalisar 蓷inkin duniya diyiwar a sauya wasu ministocin hadda ma ministan noma" a hankali Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem ya 蓷aga kai tare da kallon Abdul-aziz Bamali shima kallonsa yay kowa kuma ya 蓷auke kai, bayan zaman tattaunawar aka tsayar da ranar yin meeting na musamman bayan anyi taron sickler day nan zaman tattaunawar ya tashi.... Abdul-茩hadir Azeem ana tashi motarsa ya nufa escorts nasa na biye dashi har zuwa Asoro a gida mai number 112 sukai parking yana fitowa ya nufi cikin ha蓷a蓷蓷an gidan nasa wata 茩yakkyawar zufa na yanko masa, yana shiga ya samu Jadda zaune tasha kwalliya ciki wani lace wanda zai iya 200k, tana ganinsa ta mi茩e tsaye cikin girmama tace "Wlcm Papin Ajmal" zama yay akan sofa gaba 蓷aya maids 蓷in gidan suka koma aikin su, ganin yanayinsa yasa ta 蓷auko masa Apple juice mai sanyi ta bashi amsa yay yasha bayan ya gama ya ciro Wayarsa tare da kiran wata number ringing 蓷in farko akai answering call 蓷in cikin tsananin tashin hankali yace "Abubuwa na neman rikicewa, Wannan yaron yay mana za茩on 茩asa, har yanzu a fuska ban san yaron da ma'aikatan nan suke bayani ba, sunansa kawai nake ji wai Hero, akwai bu茩atar muyi zama na musamman kafin zaman zauran majalisar 蓷inkin Duniya" shiru yay yana sauraran abinda wancan mutumin yake cewa kafin ya numfasa yace "okey, mu ha蓷u a kano zai muje Tahir guest palace muyi meeting a can" yana kashe wayar ya ajjiye yana sauke numfashi kallonsa Jadda tayi kafin tace "lafiya dai? Is everything ok?" Kai ya 蓷aga mata domin har yanzu bata san abinda yake faruwa ba baya kuma bu茩atar ta sani 蓷in, a hankali yace "Kunyi waya da Ajmal yau ne?" Kai ta 蓷aga tace "eh, yama samun Yarinyar da nake fa蓷a maka yake so 蓷in a yadda yace at this week zai dawo idan ya samu tabbacin aurenta sai aiwa su Uncle Azan magana" Mi茩ewa yay domin yana bu茩atar hutawa da kuma samun cikakken lokacin yin tunani akan abinda yake tunkaro sa, gaba 蓷aya bai tunanin hakan ba, lallai ko wanane wannan yaron yay musu 茩yak茩yawan sani ya nuna kuma ya fisu basira... Abbu ne zaune yana kallon Didi wacce ta gama idar da sallar zhur ga kuma Akeela kwace kusa da ita tana bacci, cikin 茩asa da murya yace "barka da juma'a Didi" shiru tai masa ta shiga duba warmers 蓷in da aka kawo mata na abinci, jin shirun yay yawa yasa Abbu fa蓷in "lafiya dai ko Didi?" A 蓷an harzu茩e tace "waye ne?" Cikin kwantar da murya yace "Bukar ne" ta蓳e baki tayi tace "Meye kuma Bukar Allah na tuba kamar wani gidan sikari" sai kuma ta kunce bakin zani ta fara matsar 茩walla tana fa蓷in "Allah dai yana gani ko kallon banza bai ta蓳a ha蓷ani da Wannan Yarinyar Tsila ba, wlh Allah ya so ni Bukari kaga shiyasa akace mutum ya dinga jin tsoran Allah ko? Yau dana ta蓳a yiwa yarinyar nan kallon banza dana shiga uku na lalace na ka蓷e har wandon jikina, amma dake zuciyata fess dake tsoran Allah ya gama cikata ci kanki ban ta蓳a cewa Tsila, lokacin da Ubanku yake raye ni yara akan titi nake tsintowa na rainesu har aure ni kaga kalar tawa baiwar kenan, to maza tashi Yarinyar baza ta mace min a 蓷aki ba, tun 蓷azo take bacci fargaba duk ta cikani na shiga bayi babu adadi gashi nan sai wani numfarfashi take" ta fa蓷a tana 茩ara goge 茩wallar daya zubu mata daga cikin idanunta, cikin sauri Abbu ya mi茩e tare da 茩arasa inda Akeela take kwance da sauri ya 蓷ago ta yana fa蓷in "Subuhanallah Babyn Abbunta what happened to you Suma take" da wani sauri Didi ta mi茩e tare da fa蓷awa Toilet, tashi Abbu yay 蓷auke da ita saboda ba wani nauyi gareta ba, yana fita Main Parlo Akeem na shigowa daga sallar juma'a yana sanye da wata blue black 蓷in shadda mai kyau, 蓷inkin jamper da kuma 拼ar ciki sai baza 茩amshi yake, fuskarsa kamar kullum a kame sai bakinsa dake motsawa alamar tasbihi yake, kallon Abbu dake 蓷auke da Akeela yay kallo 蓷aya yay mata ya 蓷auke kai cikin damuwa Abbu yace "Abdul-hakeem maza duba min Yarinyar nan suma take" da mamaki Akeem ya kalli Abbu ba tare da yace komai ba, shi mene nasa kuma cikin 蓷aga murya Abbu yace "magana nake maka" a 蓷an gajarce yace "Abbu akaita hospital mana" Ummi dake tsaye fuska a ha蓷e tace "Maza amsheta ka huce ba sai an 茩ara magana ba" 茩yakkyawar kamilalliyar fuskarsa ya 茩ara ha蓷ewa ganin Ummi na Shirin 蓷aga masa murya ga kuma yaran dake shirin zuwa wajan, cikin jarumta yasa hannunsa duk biyun ya amsheta wajan Abbu, kai tsaye kuma upstairs yay da ita yana mamakin rashin nauyinta da kuma abinda ya sanyata suma, amma idan ya duba yanayin ciwonsu sai yaga Wannan 蓷in ka蓷an ne daga sharrin sickler, wani side dake cikin part 蓷insa ya nufa da ita, ma dai-dai cin Clinic ne mai kyau da tsari, kwantar da ita yay akan bed kana ya zare babbar rigarsa ya ajjiye gefe, cikin 蓷an sauri ya ha蓷a drip da injection na suma yay mata, kafin a hankali kuma ya shiga duba jininta wani ka蓷an zare ido yay ganin yadda jininta yay mugun 茩arewa kai tsaye kuma ya fahimci shine ya sanyata suma, Wayarsa ya fito ya kira Abbu yana 蓷agawa yace "Abbu You need to come" yana fa蓷in haka ya kashe wayar a hankali ya dawo kusa da kanta ya zauna tare da kama hannunta, a hankali yake sauke ajjiyar zuciya yana jin yadda kwana biyu zuciyarsa ke wani irin 蓷aukan zafi, gaba 蓷aya tunaninsa ya gama bashi wani abu da zuciyarsa ke raya masa, al'amarin da yake shirin sanya barin 茩asar ba tare da yay niyya ba, domin nisa da abinda zuciyarsa ke son kwa蓷ai ta masa zaifi akan yaci gaba da zama da abin very close to his heart wanda kuma ya tabbatar yafi 茩arfinsa ba koma zai ta蓳a samu ba, matseta hannunta yay dake cikin nasa hannun a hankali kuma yake duba 茩yakkyawar fuskarta wacce bai ta蓳a tsayawa yay mata kyakkyawan kallo ba sai yau, da sauri ya 蓷auke kansa yana jin zuciyarsa tamkar zata fasa 茩irjinsa ta fito, Abbu ne ya shigo da sauri sai kuma Ummi da Mami kallon Akeem Abbu yay yace "menene wlh a tsorace nake haka kawai" sakin hannunta yay tare da Mi茩ewa tsaye yace "tana bu茩atar jini" da sauri Abbu yace "ok 蓷auki nawa" kayan aiki Akeem ya 蓷auki ya fara 蓷aukan sample na jinin ya gwada yana gwada wata zufa ta yanko masa, jiri ya shiga kwasar cikin sauri Ummi ta ri茩e hannunsa tace "be careful" idanunsa akan Abbu ya kasa cewa komai sai zufar da take yanko masa tako wanne 蓳angare tari ya shigayi cikin sauri ya kwace hannunsa tare fa蓷awa bathroom a cikin fitar hayyaci yake tarin zuciyarsa kamar zata fito waje, bai samu sau茩i ba sai da wani gudan jini ya fito daga cikin bakinsa kana ya wanke bakinsa ya fito jikinsa a matu茩ar sanyaye idanunsa kuma har lokacin akan Abbu kamar daga sama su kaji Akeem yace "Abbu Akeela is your Daughter ko Baffan's Daughter?... TSINTACCIYA na ku蓷i ne... Contact to subscribe.. 08119237616 3/1/22, 18:07 - Buhainat: Cikin tsananin mamakin abinda Akeem ke fa蓷a Abbu ya kallesa yace "pardon? Me kake fa蓷a haka?" Lumshe jajayen idanunsa yay cike da gajiya da kuma ciwon da yake cinsa a kwana biyun nan, ya wani cije lips 蓷insa yana fesar da wata 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya kafin a hankali ya 茩arasa wajan gadon yana bin Akeela da kallo. Abinda ya gani yana son haifar masa da wani abu na musamman, ganin hakan kuma yaji babu abinda yake so a yanzu irin yabar 茩asar Nigeria baki 蓷aya, Baya son zuciyarsa ta gasgata abinda idanunsa suka gane masa a yanzu, domin al'amarin ya girmama tunaninsa idanunsa ya 蓷auke daga kan fuskar nata, kafin ya juya ya kalli Abbu yace. "Abbu kazo a 蓷auki jinin" ya fa蓷a fuskarsa a kame kamar ko yaushe ya kawar da abinda yake ransa saboda baya son kunnu wata fitina ko wani abu nada ban. 茦arasawa Abbu yay Akeem ya 蓷auki jinin leda biyu bayan ya tabbatar jinin Akeela dana Abbu yayi dai-dai, sanya jinin yay cikin wani waje domin ta cewa kana ya dawo ka蓷an ya kallesu gaba 蓷aya cikin 茩asa da Murya yace. "Shikenan zuwa anjima zan sa mata" ya fa蓷a yana 蓷aukar babbar rigarsa, Ummi ce tace "Hero bakai breakfast ba, nasan yau Friday babu azumi, gashi lokacin sallar Asr ya tawo baka maganar cin Lunch naka what wrong with you" lumshe idanunsa yay tare da langwa蓳ar da kansa gefe a gajarce yace "a kawo min part 蓷ina" ya fa蓷a yana shigewa side 蓷insa dake daman a part 蓷in nasa ya kwantar da Akeele, yana shiga ya zube akan bed 蓷insa yana maida numfashi tare da dafe kansa da dukkan hannayensa baya son tuna abinda ya gani bare har 茩wa茩walwarsa ta samu damar gasgatawa, damuwa da tarin tunani sun ha蓷u sunyi masa yawa, har wani zazza蓳i ne yake neman kwantar dashi, idanunsa yay Wani irin jajirrr jijiyoyin kansa sun fito sunyi ra蓷a ra蓷a, A hankali ya mi茩e hannunsu dafe da cikinsa dake masa ciwo a 蓷an sunkuye ya cire kayan jikinsa daga shi sai boxer ya shiga bathroom tare da sakarwa kansa shower, wata kyakkyawar ajjiyar zuciya yake saukewa ajajjere kamar wanda ya shekara yana gudu, cikin jan numfashi mai wahalar gaske ya bu蓷e hakika da 茩yar yace. "This is my destiny" Ya fa蓷a idanunsa a rufe a hankali ya zare boxer na jikinsa ya 蓷aura alwala kana ya sanya bathtub a jikinsa ya fito da bathroom 蓷in 茩irjinsa bu蓷e ruwa da 蓷an tsiyaya. Wajan first-aid box 蓷insa ya nufa yana zuwa ya bu蓷e runtse idanunsa Yay sosai ganin gaba 蓷aya maganin da yake sha ya 茩are babu ko 茩walli, ya mance da cewa maganin ya 茩are yanzu ina zai samu wannan maganin da yake wahalar gaske? Wannan 蓷in ma lokacin da yace New York ne yaje wani pharmacy ya siyi. Wani wahalallan numfashi yaja jikinsa a matu茩ar mace ya nufi parlo Ko kaya bai sanya ba, azabar da cikinsa ke masa yasa ya fara fita daga cikin hayyacinsa, Kai tsaye wajan fridge ya nufa ya 蓷auki Doxa drink tare da wani strowberry 蓷in ice cream wajan 3seater ya koma ya zauna tare da 蓷ura 茩afarsa akan table ya shiga girgiza ta, idanunsa rufe hannunsa dam茩e da 茩asan mararsa wacce take barazanar tarwatse masa saboda tsananin ciwo da azaba. Ummi ce ta kalli Abbu tace "Is Akeem Alright?" Shiru yay dai Mami da tace "is hardly gsky yanayinsa ya sauya ko bashi da lafiya ne?" Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke tare da kallon Akeela yace. "Abdul-hakeem yana tunanin shi babban ne, he can handle everything da zai farcing nasa, im he got mistake akwai abinda dole sai iyaye sun shiga,na jima da fahimtar cewa akwai abinda yake damun zuciyarsa, amma taurin kai da kuma zurfin cikinsa ya sanya ya ha蓷iye komai yake cin ransa" ya fa蓷a cikin zallar nuna tausayin Akeem har ransa, Ummi ta 蓷anyi Shiru sai kuma tace. "Barin damuwa a ciki baya magani, I'll talk to him naga hatta wajan aiki yanzu ya rage zuwa" Mami dake tsaye tace "something is fishy" fita Ummi tayi tace "in sha Allah, alkairi ne" fita tayi zuwa main Parlo tana zuwa ta samu Didi zaune ta rafka tagumi, cikin kulawa Ummi tace. "Didi lafiya dai?" Kamar wacce take jira ta fashe da kuka tace "wai da zan kai kaina wajan 拼an hisba ne kafin azo har gida domin da Tsila ta mutu ni za'a ce domin a 蓷aki na ta suma" Murmushi tayi tace "Haba Didi ai daman bata da lafiya yanzu ma da sau茩i jini za'a sanya mata" zare ido Didi tayi tace "jime? Jinin ubanme kamar wata mayya Allah na tuba" kitchen Mami tayi tace "Kiyi mata addu'a kawai Didi" abinci ta ha蓷awa Akeem mai 蓷an sau茩i a ciki wanda ta san yana so, tana fitowa ta samu Aleema da Afaf hadda Anup zaune a Parlo fuskarsu 蓷auke da damuwa banda Anup wacce take rera wa茩a, bata kallesu ba ta nufi upstairs da sauri Amani tace "Ummi Abbie na yana nan" kallonta tayi tana Murmushi tace "拼ar Abbie yana nan muje to" Tafiya sukai har upstairs 蓷in a nan main Parlo 蓷insa ta samesa zaune yana shan ice cream sai ya motsa fuska yake, 茩arasawa Ummi tayi ta 蓷auke 茩afarsa dake kan table ta 蓷ura tray 蓷in lunch 蓷in. Zama tayi kusa dashi hakan yasa da sauri ya 茩ara 茩asa da kansa yana kallon yatsun 茩afarsa, Amani ce ta kallesa tace "Abbie na kullum bana ganinka ina kake zuwa" shiru yay mata sai hannunta kawai daya kama ya ri茩e. Cikin kulawa da kwantar da hankali Mami tace. "Meke faruwa?" Idanuna dake a rufe ya bu蓷e tare da 蓷aga kansa ka蓷an ya kalli Ummi langwa蓳ar da kansa gefe yay ba tare da yace komai ba, kallon tsaf tayi masa kafin tace. "Meke damunka? Hero ni uwace kana tunanin zanji da蓷in ganinka a haka? Ka duba yadda kabi ka rame ka sanyawa kanka damuwa kana son wani lokacin nazo naga gawarka ne? Damuwa bata zama magani fidda abinda yake ran mutum yana zama sau茩i a zuciyar mutum, wlh bana jin da蓷in yadda kake rayuwa a yanzu" hannunta ya ri茩e a taushashe yace "Ummie please" ha蓷e fuska tayi tace. "Please what?" Amani dake gefensa tace "Ummi wai kiyi shiru" girgiza kai Ummi tayi tace "wato gaba 蓷aya kin gama gane yanayin babanki ko? Saboda sabo da shirunsa" kallon Akeem daya rufe idanunta tayi tace "idan ni uwace a gareka ina son a yanzu ka fa蓷a min damuwar ka, ko bazan iya yaye maka ba zan maka addu'a" wani irin kwa蓳e fuska yay tamkar yaro yana langwa蓳ar da kai muryarsa can 茩asa yace. "Ummi Akeelerh" da mamaki Ummi tace "Akeela? Me tayi maka kuma?" Girgiza kansa yay domin wlh ban san lokacin da bakinsa ya furta hakan ba, cikin sakin fuska Ummi tace "kana sonta ne?" Ta蓳e bakinsa yay yace "Goodness yanzu lalacewa ta sami da zan so Yarinyar nan? Har abada Ummi" dry tayi tace "fa蓷i Gsky kada wata rana kazo kana 拼ar Murya" kamar zai kuka ya ha蓷e fuska yace "wlh dai har abada bana son Yarinyar nan ko 蓷aya har yanzu ina jin zafi da kuma ra蓷a蓷in rashin 蓷an uwana Adnan" ya fa蓷a yana dam茩e cikinsa sai a lokacin Ummi ta lura tace "Are u sick ne?" Girgiza kai yay bata 茩ara magana ba ta 蓷auki fatan doya wanda yasha kifi da kayan lambu ta zuba masa a plate tare da sanya masa spoon, hannunsu dake ri茩e cike da cikinsa ta zare da sauri yace "Auchhhiiii Ummieee" yay wani 拼ar 茩ara mai 蓷auke da sunan Ummi, "Uhm Allah ya shiryeka ciwo ma sai kayi masa zurfin ciki" Ta fa蓷a tana mayar masa da hannun a hankali kuma ta shiga bashi abincin yana ci da 茩yar, tunda ya amshi abinci yau tasan cewa tabbas bashi da lafiya, Amani tace "Ummi nima zanci" jinjina kai Ummi tayi tace "jama'a na shiga uku uba da 拼ar me suka zama ne? Duk ni zan ciyar dasu" dry Amani tayi ta amshi abincin da Ummi ke bata, ka蓷an yaci ya 蓷auke kai yana 蓷aukar ice cream zai sha kwacewa Ummi tayi ta bashi gorar ruwa ka蓷an yasha ya mi茩e tsaye da 茩yar yana fesar da iskar azaba, yana nufar bedroom 蓷insa yace "Ummie black tea nake so a samin zuma da lemon" kai ta 蓷aga masa sai da Amani ta gama cin abincin ta kwashe kayan tare da kama hannunta suka fita. Tsaye Abbu yay akan Akeela lokacin Mami ta fice a hankali ya zauna kusa da ita tare da kama hannunta yace. "Babyn Abbunta soyayyarki ina jin itace ajalina, ban san wacce 茩addara bace Wannan, amma wlh Allah ji nake idan ban aureki ba mutuwa zanyi wlh Allah zuciyata zafi da ra蓷a蓷i take min, ki daure ki fahimci hakan ki amince min Babyn Abbunta Auta na" ya fa蓷a wasu hawaye Masu zafi suka saukar masa, hannunta ya zame domin yana 茩ara wani lokaci a nan zai iya aikata komai, a hankali ya sumbaci goshinta tare da fita, a tsaye a samu Akeem fuskarsa jajir wata fa蓷uwar gaba ta samu Abbu cikin dauriya Abbu yace. "Ka jima da zuwa shine baka shigo ba" girgiza kai yay kafin a hankali yace "no yanzu nazo" ya fa蓷a yana shigewa ciki da ido Abbu ya bisa yana mamakin taurin zuciya irin na Akeem. Yana shiga ya maida 茩ofar ya rufe kafin a hankali ya dafe saitin zuciyarsa yana fa蓷in "Innalillahi wa'inna ilaihir, Subuhanallah Walahamdulillah wallahu akbar" ya shiga fa蓷a da sauri saboda jin zuciyarsa yay kamar zata fa蓷o daga cikin 茩irjinsa, ya 蓷auki wajan 5mnts a haka kafin yaji sanyi a ransa, ko inada take bai kalla ba ya shiga ha蓷a kayan 茩arin jinin, har zuwa lokacin bacci take saboda allurar da yay mata, jinin ya 蓷aura mata kana ya zauna a gefenta kanta, yana zama su Afaf suka shigo ganin yadda suka bu蓷e 茩ofar suka shigo babu ko knocking yasa ya ha蓷e fuska, tsayawa sukai bakinsu na rawa sukace "ina yini" da hannunsa ya nuna musu 茩ofa kallon 茩ofar sukai kana sukai kallesa a 蓷an tsawace yace "out" da sauri jikinsu na rawa suka fita, suna fita Anup na shigowa ganinsa yasa tayi dariya tace. "Ashe kana nan, through kana part 蓷in ka" zama tayi akan kujera tana kallonsa sai kuma ta kalli Akeela 蓷auke idanunta tayi tana fa蓷in "Abbana yay min magana akan wanda na tsayar ni kuma nace kai na keso wlh yace zaiwa Abbu magana" a yadda ya 茩urawa Akeela idanu zaka 蓷auka ita take masa magana, a hankali ya 蓷an rankwafa kanta tare da kama hannunta ya ri茩e cikin nasa, gently kuma 蓷aya hannun nasa ya 蓷ura a 茩irjinta ya duba gudun Zuciyarta, sassanyar Ajjiyar zuciya ya sauke jin yadda ta 茩an茩ame hannunsa tana turo baki, 茩ansa ya 茩ara 蓷urawa a kan fuskarta yana sha茩ar 茩amshin dake fita a jikinta, a hankali yaji kuma zuciyarsa na 蓷an samun dai-dai-to daga zafin da take masa. Mi茩ewa Anup tayi tana fa蓷in "Kana son hukunta zcuiyata ta hanyar Wannan mata galihun, komai zakai nasan har abada ita 蓷in ba matarka bace" sai a lokacin ya 蓷aga kansa tare dayi mata kallo 蓷aya ya maida idanunsa ga Akeela yana fa蓷in. "Mara galihu? Hala a gidan wasu kika ganta?" "Gori za kayi min?" Sakin hannun Akeela yay yana mai shafa tattausan sumar kanta 茩arar bu蓷e 茩ofa yasa Akeem juyawa Ummi ce da Didi bai ce komai ba ya juya abinsa ya fita, kai tsaye wajan Abbu ya nufa yana zuwa ya samesa baya Parlo har zai fita sai yaji tsarinsa a bathroom 蓷insa, a hankali ya shiga tafiya har zuwa 茩ofar bathroom 蓷in, yana zuwa Abbu na fitowa kallon juna sukai Akeem ya 蓷an shafa 茩irjinsa yace "Are You okey?" "Sure" Abbu ya fa蓷a yana fita Parlo bayansa yabi kana ya nemi waje ya zauna cikin nutsuwa Abbu yace "lafiya dai ko Abdul-hakeem?" Har lokacin idanunsa akan Abbu yace "that boy Abbu" "which boy are you talking about?" Gyara zama yay kafin yace "Abbu wanda yazo wajan Yarinyar nan, bana son duguwar Magana if he really love her ya fa蓷awa iyayensa ai magana before Ramadan ai bashi auranta" "Ikon Allah" kawai Abbu ya fa蓷a a ransa kafin yace "haka ne, amma Akeem anji ta bakin Akeela ko? Kada azo bata sonsa" lumshe idanunsa yay ya bu蓷e yace "I'll talk to her, aikin ma dana bata na soke ta zauna a gida" ya fa蓷a yana mi茩ewa tsaye, yana fita kuma Main Parlo Bala driver na shigowa kallonsa Akeem yay yace "Uhm" kansa ya sunkuyar yace "Babban mai gida wasu suke magana da Akeela" ya jima yana kallon Bala driver kafin yace "shiga dasu 蓷akin ba茩i" fita Bala driver yay shi kuma ya haura sama, a tsaye Bala ya samesa Ajmal sanye cikin wata sky blue 蓷in shadda mai kyau wacce akaiwa 蓷inkin half body yay Wani irin kyau kamar me, Bala ne yay musu iso har ciki, Karim na gaba Ajmal na bayansa, zama sukai babu jimawa Akeem ya shigo cikin wani tissue 蓷in yard milk colour mai Manyan zane, hatta farar singlet 蓷in jikinsa a na gani, hannunsa zube cikin aljihun wandonsa a haka ya nemi waje ya zauna, kamar yadda ya saba 茩afarsa ya 蓷ura a saman table yana girgiza ta, kamar bazai magana ba sai kuma ya mi茩awa Karim hannu yace "Assalamu alaikum" hannu suka ha蓷a kana suka gaisa da Akeem a hankali yace "who are you?" Girman kai ya ha蓷u waje guda dan haka Ajmal yace "I'm Ajmal" ba tare daya tambayi sunan mahaifi ba yace "Aiki?" Ajmal yace "Bank Manager" ta蓳e baki yay irin ko a jikinsa kana yace "Meye ha蓷in ka da Yarinyar da kake zuwa wajanta?" Kai tsaye yace "i love her, and I'm ready to marry her" jinjina kai Akeem yay kana yace "ka turo magabata kafin na gudanar da bincike akan ka, and wanne bank?" Kai tsaye yace "U.b.a" mi茩ewa yay kana ya nufi waje da sauri Karim yace "zamu samu ganinta?" Ba tare daya kallesu ba yace "she's sick sai ko gobe" yana fa蓷in haka ya koma cikin gida daga nan kuma key car 蓷insa ya 蓷auka tare da ficewa daga gidan baki 蓷aya, Karim ne yace "Ajmal wannan yayanta ne, domin naga kama amma guy 蓷in ya ha蓷u ga tsare gira sai dai 蓷an zafin kai ne" ka fa蓷a Ajmal ya 蓷aga yace "meye nawa dashi muje a gobe na keson komawa Abuja na fa蓷awa Papi komai amma sai nazo naga jikin nata" fita sukai suma suka shiga mota. Akeem har dare bai dawo ba sai wajan 10 na dare ya dawo, lokacin jinin ya 茩are Ummi ta mayar mata da wani bayan tayi sallah taci abinci ka蓷an, yana shigowa gidan bacci na 蓷auke ta. Wanka yay ya sanya kayan bacci lokacin da 茩yar yake 蓷aga 茩afa saboda ciwon da cikinsa ke masa, Parlo ya dawo ya kira P.a suka fara magana a nan p.a yake fa蓷a masa Abdul-aziz Bamali yay musu mail akan yana bu茩atar ganinsa. Ajjiye wayar yay yana danna system 蓷insa a hankali yake cin cake 蓷in dake gefensa har 1 na dare yana zaune. Cikin dare Akeela ta farka wanda yay dai-dai da 茩arewar jinin da aka 蓷aura mata, idanunta ta bu蓷e da 茩yar tana sauke numfashi sosai taji da蓷in jikinta sai kuma ciwon 茩irjin data tashi dashi, bata da dauriyar ciwon ko ka蓷an saboda haka kuma ta shigayi a hankali tana ri茩e 茩irjinta, tsaiwarsa ya gyara ka蓷an tare da sanya hannunsa ya kunna hasken room 蓷in, nan da nan hasken ya cika wajan, hannunsa ya sanya tare da kama nata ya zauna bakin bed 蓷in a hankali ya zare allurar hannunta ya cire jinin, idanunta data rufe ta bu蓷e tare da kallonsa shima ita yake kallo kafin ya numfasa murya can 茩asa yace "Meye?" Kwa蓳e fuska tayi sai kawai ta fashe da kuka tana kwace hannunta, kasancewar bed 蓷in babba ne sosai yasa ya hau kai, tare da sanya hannunsa duk biyun ya 蓷aga ta cak ya kwanta inda take tare da mayar da ita saman cikinsa a dai-dai kunnanta yace "shiii ya isa" turo baki tayi tace "Ni ka saike ni tunda kai 蓷an is..." Ba 茩arasa fa蓷a ba yay saurin rufe mata baki da hannunsa yana binta da kallo a hankali cikin sanyin murya yace "I miss You so much Peto" da sauri ta 茩ara dubansa cike da tsoro inda yasan sunan tace "Hamma Akeemmm ina kasan sunan?" Lumshe idanunsa yay yace "kina son sani?" Kai ya 蓷aga masa yana 蓷an cije bakinsa yace "ok kawo kunnanki" juya fuskarta tayi tare da nuna masa kunnanta, bakinsa ya 蓷ura a kunan a hankali ya 蓷an cije ta a fatar kunnan da sauri tace "Auchhhiiii zafi" shafa kanta yay yace "Ni ba wannan mugun yayanki bane, ni Bobbo ne" da sauri ta ware idanunta cike da 茩uruciya tace "to ya naga kuna kama" 蓷an lumshe idanunsa yay saboda danne masa mara da ququnta yay yana sauke numfashi a wahale yace "A'a Bama kama, kawai ina ta jira kizo naji shiru shi ne nayi kamarsa nazo nan, koda wani yazo inda yaga kamarsa zai 蓷auka shine" Murmushi tayi tana jin ciwonta ya tafi baki 蓷aya a hankali ta 蓷ura hannunta akan 茩wantaccen sajansa tace "to shi kuma idan yazo fa?" Ta fa蓷a tana shafa sajan fuskarsa zuwa gemunsa, shiru yay mata yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo wacce take tsananin kama da nashi fuskar yace "uhm na bashi maganin bacci" dariya tayi sosai har sai da dimple 蓷inta ya loma yana jan gemunsa tace "ai kuwa kayi dabara dan kaji bani da lafiya" idanunsa yana a rufe yace "Nima" a razane kamar zatai kuka cikin rikicewa tace "ina ke maka ciwo Bobbo? Ni kaga wlh naji sau茩i dan Allah kaima kaji sau茩i" jajayen idanunsa ya bu蓷e tare da saukewa a kanta yana fidda numfashi a wahale yace "ban san ranar jin sau茩i na ba, inaga ma mutuwa zanyi" ya fa蓷a yana wani irin kwa蓳e fuska tare tura mata baki kuka ta saka tace "a'a kada ka mutu ka barni kaji,ina ke maka ciwo nuna min" juyar da ita 茩asa yay tare da kwantawa, A jikinta ya manna kanshi tare da cikinta kana kuma ya cusa fuskarsa a cikin jikin nata, tare da sanya hannunsa na dama ya dam茩e mararsa wacce take masa wani irin azababban ciwo, Gaba 蓷aya jikinsa rawa ya keyi tamkar mazari wani irin ciwo cikinsa ke masa tare da mur蓷a masa, wanda hakan yasa Numfashinsa yake 茩o茩arin kwacewa. A hankali kuma yasa hannunsa na hagu a bayanta tare da zagayeta ya wani ri茩e ta gam-gam cikin gigitan ciwo da fitar hayyaci, daman da 茩yar ya kawo kansa zuwa 蓷akin. Hakan kuwa yay masifar tayar da hankalin Akeela, wanda yasa gaba 蓷aya jikinta ya 蓷auki rawa da 蓳ari, kamar yadda nasa yake cikin tashin hankali ta 蓷ura hannunta a kan hannunsa wanda ya ri茩e mararsa dashi, Cikin sauri ya dam茩e hannunta sosai a lokacin baya gane inda yake cikin matsanancin ciwo da ra蓷a蓷i ha蓷i kuma da fitar hayyaci ya zame hannunsa a hankali tare da manna nata akan fatar mararsa kasancewar wandon jikinsa ya 蓷an zame ka蓷an saboda matsa saman marar da yake yi, 茩ara matse hannunta yay dake saman marar nashi kana kuma ya wani 茩wa茩umeta tare da 茩anainayeta ya hanata wani 茩wa茩茩warar motsi. Tsoran da yaywa Akeela yawa ne yasa ta fara kuka tana kiran sunansa. "Bobbo! Bobbo" Ina baya ganewa sama sama yake jiyo sautin shasshe茩ar kukan nata, cikin wani irin jan numfashi ta dam茩e hannunta tare da wani danna shi cikin... TSINTACCIYA...IS NOT FREE CONTACT TO SUBSCRIBE.....08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/1/22, 18:07 - Buhainat: 63-64 3/1/22, 18:07 - Buhainat: 65-66 Boxer 蓷in jikinsa, wanda hakan yasa kai tsaye hannunta yay nasarar ta蓳a 茩wantaccen gashin dake kwance a saman marar nashi. Wani irin rawa da 蓳ari jikin Akeem yake wanda yasa Akeela 茩ara ru蓷ewa ta razana da yadda Akeem yake jan numfashin wahala idanunsa na wani irin rufewa kamar wanda ruhinsa ke son barin gangar jikinsa. Cikin kuka Akeela tace. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Bobbo! Bobbo!! Bobbo na ka tashi please dan Allah open your eyes" Ta fa蓷a cikin tsantsar tashin hankali da kuma zallar fargabar halin da Akeem 蓷in ke ciki. A hankali ya ware idanunsa da 茩yar wanda sukai wani Irin juyewa sukai jajirr tare da sauya wani irin kalar launi, ga wani 茩wantaccen ruwa a cikin su. Hannunsa ya 蓷ura saman bakinta kamar wanda ya shekara yana jinya, a hankali ya bu蓷e bakinsa tare da fa蓷in "Shittt, stop cry" Ya fa蓷a da 茩yar wata 茩yakkyawar zufa na yanko masa wacce kana ganinta kasan cewa ta azaba ce. Shiru tayi domin bata jin zata iya bijirewa dukkan umarnin sa, Ita da ace zai yadda ma da wlh ya 蓷auke ta can zuwa dukiyarsu tayi ta ganinsa yana kulawa da ita. Hannunta dake saman mararsa ya 蓷an 茩ara matsewa ganin hakan kamar yana jin da蓷in sa, yasa ta ha蓷e tafin hannunta wanda yake tsastsafo da gumi ta shiga shafa masa wajan tana mammatsawa. Yin hakan kuma yasa Akeem ya shiga sauke ajjiyar zuciya, daga can 茩asan zuciyarsa kuma addu'ar neman sau茩i wajan Ubangiji yake, A hankali Numfashinsa ke sauka yana dukan fuskarta, idanunta ta 蓷aga ta kallesa, ita dai wlh ban ta tabbatar shi 蓷in aljani ne da sai tace Wannan mugun yayan nata ne. Ya wani irin fa蓷awa ya rame sosai, sai wata haiba da nutsuwar da take kwance a saman fuskarsa. "Uhm" ya saki wani irin emotional sound lokacin da yaji tana 茩o茩arin zame hannunta dake kan Mararta shi, maida hannun tayi Murya can 茩asa tace. "Allah sarki ashe kuna jin ciwo kuma? Dan Allah kaji sau茩i kaji? Zuciyata babu da蓷i idan na ganka a haka" Ta fa蓷a hawaye na sakko mata yana dira saman 茩irjinsa. Akeem kuwa a hankali yake jin sau茩in zafin daya keji, kafin a hankali kuma baccin wahala yay gaba dashi yana sauke wani irin huci, still kuma yana ri茩e da hannunta gam. A hankali ta zame jikinta daga nasa tare da gangarawa gefe ta zauna akan kujerar, Idanunta cike da bacci kafin kuma ta 蓷ura kanta a kan bed hannunta akan 茩irjinsa tana jin bugun zcyarsa, a haka bacci yay gaba da ita. Kiran sallar farko na Subhi ya shiga bu蓷e gajiyayyun idanunsa masu cike da bacci, amma duk yadda yakai da jin baccinsa indai an kira sallah sai ya tashi, Kar kar haka jikinsa ya 蓷auki rawa lokacin daya samu ya juya kansa yaga kamar hannun Akeela ne akan 茩irjinsa, A hankali ya sanya hannunsa akan nata tare da matsarwa gefe bai san yaushe ne ba? Bai kuma san yaya akai hakan ba? Bai kuma san ta yadda akai ya kawo kansa zuwa nan 蓷in ba? Bare kuma yasan lokacin daya kwanta a bed 蓷in har bacci ya 蓷auke sa. Dafe 茩irjinsa yay saboda,Wani irin masifafan harbawa 茩ahon zuciyarsa yay, Da wani irin azabar 茩arfi, 鈥淵a Salam鈥� Shine abinda ya fa蓷a can cikin ransa lokacin da yake sanyawa kansa jarumtar daya aro! A hankali ya mi茩e har zuwa lokacin kuma jikinsa bai bar rawa ba, Saboda rashin 茩arfin da yake da shi. Cikin sauri kuma da taimakon bango Ya fice daga cikin room 蓷in ba tare daya ko kalli inda Akeela take ba. Yana fita tana motsawa, saboda kusan hali guda garesu, babu yadda za'ai a kira sallah basu motsa ba, Idanunta da sukai mata wani irin nauyi da bu蓷e tare dakai dubanta zuwa kan bed 蓷in, wani irin Marai-raice fuska tayi Lokacin da taka babu shi akai idanunta ne yay wani irin rau rau, tana shirin yin kuka, Cikin siririyar muryarta mai 蓷auke da rauninta tace. "Shine ka tafi ko?" Ta fa蓷a tana taune bakinta tare da goge hawayen daya cika mata ido, A hankali ta juya jin motsi fuskarta na bayyana farin cikin da Zuciyarta ke ciki domin ta 蓷auka shi ne ya dawo zuwa gare ta. Idanunta ta 蓷auke ka蓷an tare da kama yatsun hannunta ta shiga wasa dasu, ganin Ummi ta shigo, Ummi dake tsaye tace. "Allahamdulillah Daughter jiki yay sau茩i, ashe yama zo ya cire maki" Idanunta kawai ta 蓷aga ta kalli Ummi ganin hawaye kwance a fuskarta tace. "Lafiya dai ko?" Girgiza kai tayi alamar "Babu" Kama hannunta Ummi tayi suka fita kai tsaye kuma part 蓷insu ta nufa da ita, tana zuwa ta nufi bathroom, Warm water ta ha蓷a mata tare da zuba mata bath perfume, Idanunta akan Akeela bayan ta fito tace. "Go and take a shower" A sanyaye ta 蓷aga 茩afarta jiki ba 茩wari amma bata jin wani ciwo sosai, Bathroom 蓷in ta shige Ummi kuma ta 蓷auko mata wata lemon 蓷in Jallabiya, mai 蓷an 茩auri saboda ruwan da akayi daran jiya, Kana ta ajjiye mata hijab da hula mai kauri, Ta fita a 蓷akin jin ana 茩o茩arin yin Sallah, gashi ko raka'atul fijr ba tayi ba. Zare kayan jikinta tayi, ta sa茩ale su, kana ta fara duba jikinta ganin ta samu tsarki duk da cewa bai fi kwana uku tayi ma, wanda hakan kuma ya faruwa ne da dukkan wasu masu sickler. Basa farawa da wuri haka kuma basu fita da蓷ewa ba, sai sun fara samun lafiya suke 4days haka. Wankan tsarki ta fara kana tai wanka tare da busar da kanta a drayer, fitowa tayi 蓷aure da towel, ji tayi Zuciyarta a cunkushe babu da蓷i. Hakan yasa ta nufi bakin window tare da bu蓷ewa ta zura kanta, a hankali iskar damunar da take Ka蓷awa take dukan fuskarta. Ji tayi Zuciyarta ta 蓷anyi sau茩i, hakan yasa ta koma wajan closet ta shirya cikin jallabiyar ta fesa perfume ba tare data shafa cream ba, Prayer mat ta shimfi蓷a tare da tayar da sallah. Akeem kuwa yana zuwa part 蓷insa kai tsaye bathroom ya nufa shima ya sakarwa kansa ruwa mai sanyi, a hankali ya dafe jikin bango da dukkan hannayensa, Ya shiga sauke ajjiyar zuciya, tare da 蓷aga fuskarsa ruwa na dukansa. Sai da ya jima ya 蓷auke fuskarsa yana maida numfashi a hankali kuma ya shiga zare kayan jikinsa tas, kana yay wanka yana jin 茩aurin jikinsa, Saboda ciwon ya lafa masa sosai, fitowa yay bayan ya sanya kayan cikin warshing machine, Jikinsa na zubar da ruwa ya shirya cikin wani barin boxer da jallabiya mai 蓷an 茩auri, Cikin sauri ya fita zuwa Masjid yana maida numfashi saboda rashin 茩aurin da yake da shi. Akeela na idar da sallah ta mi茩e saboda yana yunwar data keji, lokacin su Aleema duk sun farka gogar kuma tana kwance sai bacci take. Fita tayi zuwa main Parlo tana zuwa Ummi na fitowa kanta a 茩asa tace. "Ina kwana Ummi" Murmushi Ummi tayi tace. "Yawwa, how was your body?" "Feeling much better" Ummi tace "Allahamdulillah, bari na baki tea" Zama tayi tana rufe ido, Abbu ne ya shigo hannun ri茩e da waist 蓷in Akeem yana fa蓷in.. "Ban san yaushe zaka maida komai serious ba Maudo Baffa" Ya motsa fuska Akeem yay a hankali kuma ya ha蓷e fuska ganinta da yay a zaune yana fa蓷in. "Abbu please" Ha蓷e fuska shima Abbu yay yace "please what? baza zauna na kira Dr" Ummi dake fitowa tace.. "What's going on here?" Zaunar da Akeem Abbu yay yana fa蓷in. "An idar da sallah mun fito kenan fa ya yanke jiki zai fa蓷i Allah yasa ina kusa nida Alhj Abdullah, wlh da ban san wanne hali yake yanzu ba, kin san irin wannan fa蓷uwar" Kallon Akeem Ummi tayi da sauri ya rufe idanunsa yana langwa蓳ar da kansa gefe. Girgiza kai kawai Ummi tayi tana fa蓷in.. "Ni kam na fata ajiya, ban san me kake so damu ba" Idanunsa ya bu蓷e a 蓷an shawaga蓳e kuma cikin kasalalliyyar muryarsa mai da蓷i yace. "I'm sorry Ummie" Sai a lokacin Akeela ta 蓷ago kanta tare da kallonsa, domin bata 蓷auka shi yay Maganar ba, ganin yadda duk ya marai-raice fuska yasa ta tsaya tana kallonsa Abin ya bata mamaki, daman yana shagwa蓳a? Yana magana sosai hakan. Shi kam Akeem bai ma san tana wajan ba dako maganar ba lallai yay ba, Hararsa Ummi tayi, cikin 蓷auke kai yace. "Ummi black tea with honey kisa min lemon" Kallonsa tayi kafin tace. "Cikinka ke ciwo?" Bu蓷e idanunsa yay sai kawai ya lumshe idanunsa bai ce komai ba, domin sai a lokacin ya kula da yatsun 茩afarta. Juyawa Ummi tayi Abbu kuma ya kalli Akeela tare da fa蓷in "Daughter ya jikin" Murmushi tayi wanda yasa Akeem kallonta saboda jiyo sautin Murmushin nata da yaji, "Naji sau茩i, ina kwana Abbu" Kanta ya shafa yace "Ma sha Allah, bari na kira Dr ya duba yayanki" A gajarce Akeem yace. "No please Abbu" Kallonsa Abbu yay sai kawai yace "Ok" Ummi ce ta fito daga kitchen ta bawa Akeela tea kana ta bashi amsa sukai kusan a tare kuma suka 蓷ura bakinsu akan cup 蓷in tare da lumshe idanunsu, a kusan tare suka ce. "Uhm Ummi zafi" Kallon juna sukai da sauri Akeem ya 蓷auke nasa idon tare da ci gaba da sha, Murmushi kawai Ummi ta yi. Akeem sosai yay mamakin yadda Akeela ta茩i gaishe sa, bare tayi masa sannu, bu蓷e idanunsa yay cikin rashin Sa'a suka ha蓷a ido zare mata idanunsa yay. Da sauri ta rufe idanunta tare da kwa蓳e fuska tace. "Ummi" Mi茩ewa yay tsaye ri茩e da cup 蓷in ya nufi part 蓷in Didi, ita kuma ta shige part 蓷insu tana zuwa ta wanke bakinta ta kwanta bacci ya 蓷auke ta. Ya jima a part 蓷in Didi kana ya koma nasa shima kwanciya yay bacci ya 蓷auke sa. President Ahmad Adil ne tare da wasu manya da yawa cikin wani ha蓷a蓷蓷an parlon, dake cikin part 蓷insa na saukar ba茩i, wani daga cikin mutanan wanda ya kasance Uncle a wajan Meema kuma yaya wajan Mom yace. "To Allahamdulillah, naji da蓷i da yanke Wannan shawarar naka, kuma nayi supporting 蓷inka domin yin hakan shine mafita, kuma Nima na dake dayiwa Maryam addu'a, na sanya ana sauke mata karatu" Murmushi jin da蓷i Dad yay domin duk wanda yake son Meema kamar shi yaso.. A nan cikin Parlo mutanan 20 cif suka shaida 蓷aurin auren Maryama Ahmad Adil da Asheer Ahmad Adil, akan sadaki mai yawa wanda Dad yabar domin shine ya zama wakilin Asheer. Misalin 9 na safe Abbu ya shigo main Parlo maids na ganinsa kowa ya koma part 蓷insa,. Kai tsaye wajan Mom ya nufa inda ya ganta tsaye yana waya da Jadda domin 茩arin tabbacin zuwan su Meema gidan Azeema. Tsayawa Dad yay tana gamawa ya 蓷an kama hannunta yace. "Guess?" "No idea" ta bashi amsa tana gyara masa zaman hular kansa, cikin jin da蓷i yace.. "Finally an 蓷aura auren" Murmushi Mom tayi tace. "Allahamdulillah, Ubangiji ya sanya albarka" "Ameen" ya fa蓷a yana cewa "basu fito bane?" "Asheer ya shirya, wai yazo yana fa蓷i tace sam baza taba bayan ko 蓷azo tayi maganar tafiyar" Jinjina kai yay yana fa蓷in.. "Lallai su Meema manya" Wayarsa ya ciro ya kira Asheer yana fa蓷in "ku fito mana son" Kashe wayar yay babu jimawa suka fito Meema na gaba sanye da wata ha蓷a蓷蓷iyar Abaya pink ganin abayar kasan bata 茩anan mutane bace, Ta sanya hill a 茩afarta wayarta da hand bag 蓷inta yana wajan Asheer, shi kuma yana sanye cikin wata amy 蓷in shadda hadda babbar riga, yay wani kyau A very soft-hearted gentleman indeed. Meema kuwa kana ganinta kasan she's born from a silver spoon, saboda wani irin kyau da tayi baza ka ta蓳a cewa tayi shekarun da tayi ba, bare kayi tunanin ta girmi Asheer. Kallonsu Dad yay yana fa蓷in "Ma sha Allah, Allhamdulillah, Ubangiji yay muku albarka" Mom tayi musu addu'a tare da 茩ara bawa Asheer amanar Meema shikam Asheer at this time ji yake kamar ya fiso sonta ko dan saboda wata kwantacciyar fuska da har yanzu ta kasa gogewa a cikin idanunsa Ohhu! Fita sukai zuwa compound mota uku ce gaba 蓷aya ta 蓷auke su zuwa inda prvt Jet yake a cikin Villa 蓷in.. Rungome Meema Dad yay kana ya rungome Asheer, kama hannunta Asheer yay zuwa cikin jirgin. Su ka蓷ai ne a cikin jirgin sai wasu escorts da kuma ma'aikatan cikin jirgin, lokacin da jirgin zai tashi 茩ara Meema ta sanya cikin sauri Asheer ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai, shima yana lumshe idanunsa, a hankali kuma jirgin yake yawo a 茩asa yana juyawa kafin kuma ya tashi da sauri ya lula cikin samaniya, Wanda yay dai-dai da shigowar motar su Ajmal a nan garin Kano a kuma Railway quarters cikin gidan Alhj Bukar Bello. Parking sukai Karim ne ya fara fitowa, sai kuma Ajmal wanda yau ya sanya wasu ha蓷a蓷蓷un suit waya ma茩ale a kunansa, Wacce da alama kamar da Papi yake cikin 茩asa da murya yace. "Please mana Papi, I love her so much bazan iya barin garin nan banga ta ba, she's sick" A hankali Abdul-茩hadir Azeem ya ajjiye cup 蓷in hannunsa yana amsar fruit 蓷in da Jadda ke bashi yace. "Who told you that Ajmal my son?" Cikin 茩asa da murya yana tafiya zuwa wani waje nada ban Ajmal yace. "Her brother told me yesterday Papi, thought zai ce min na dawo na ganta zuwa dare baice ba shine na dawo yanzu" Jinjina kai Papi yay yace. "Kayi mata sannu Meke damunta" Kai tsaye Ajmal yace "ban sani ba Papi" Jadda dake zaune tace "Ajmal na fa蓷awa Uncle naka, Papi ma ya fa蓷awa Kawo Suraj in sha Allah cikin week 蓷in nan, zasu zo wajan mahaifinta" Sai a lokacin Papi yace. "瞥ar gidan wace?" Ajmal yay 蓷an Murmushi yana shafa sumar kansa yace. "Papi tace Abbanta ya rasu yana Wajan wan Abba nata ne, amma sunanta Akeela Ayub" Haka nan Papi yaji yana son ganin Yarinyar dan haka sai yace. "Ok kayi min vc idan ka shiga wajanta" Kashe wayar yay, lokacin Afaf na fitowa zuwa wajan Bala driver domin gaya masa ya shirya zuwa shopping 蓷in daza suyi. Ganinta yasa Karim yin murmushi yace "hey" kallonsa tayi kana ta 蓷an saki fuska tace "Sannu da zuwa" Ta fa蓷a tana 茩o茩arin juyawa da hannu ya kirata 茩arasawa tayi tace "ina yini" yana kallon fuskarta yace "lafiya, what's your name?" Kanta a 茩asa tace "Afaf" jinjina kai yay yace "Nice name, Akeela fa?" Kanta ta 蓷ago tace. "Ok ki shigo mana sai na kirata" ta fa蓷i hakan tana juyawa, bayanta suka bi har zuwa guest room zama sukai ita kuma ta fita tare da fa蓷awa wata sabuwar maid 蓷insu takai musu kayan sha. Tana shiga part 蓷insu ta kalli Akeela wacce take tsaye sanye da wata duguwar riga ta atamfa wacce tayi nata kyau sosai, ta yafa wani 茩aramin vail a saman sumar kanta, Murmushi tayi tace. "Kamar kin san zaki ba茩i wannan ado haka?" Da sauri ta juya kanta tana kallon Afaf tare da juya idanunta irin wanne ba茩i kuma? Dariya Aleema tayi tace "Malama stop pretending kawai kiji ki saki jikinki ok" Afaf tace "suna guest room" Kasa motsawa tayi sai da Didi ta le茩o tace. "To ko zai nazo na kaiki ne? Yuuu mu a Zamanin babu wani zance ba, hatta wannan nono a gidan miji muke yinsa" Fitowa tayi a sanyaye tana baza wani wani irin 茩amshi mai da蓷i. Akeem ne ya shiga sakkowa daga strains tun daga nesa yake fa蓷in. "Ummie! Ummie!" Ya fa蓷a yana zama kan last step na benen, tare da lumshe fararan idanunsa yana sha茩ar 茩amshin ta wane yake tawowa kasancewar zuwanta parlon, Fitowa Ummi tayi tana fa蓷in "wannan kira haka Maudo Baffa?" Kwa蓳e fuska yay yana 蓷an lumshe idanunsa kafin yace "Ummi yunwa" Ya fa蓷a idanunsa na sauka akanta da sauri ya ha蓷e fuska sosai kamar bashi yay magana ba, Ummi ce tace. "Daughter kin bar bawan Allah yana jira" 茦asa tayi da kanta kafin tace "Ummi me zance masa to? Ni ban iya ba ai" kamar daga sama sukaji Akeem yace "to koma ciki mana" juyawa sukai gaba 蓷aya ganinsa sukai idanunsa akan waya yana latsawa fuskarsa babu ko walwala. "Maza jeki Daughter" Cike da kunya ta nufi part 蓷in da suke, a hankali take tafiya, da kallo Akeem yabi bayanta yana wani 蓷an sauke numfashi tare da ri茩e 茩irjinsa, abinci Ummi ta kawo masa ya mi茩e tsaye yana fa蓷in. "Na 茩oshi" Ya fa蓷i hakan yana nufar gym 蓷insa, Anup ce tace "Ummi kawo na kai masa" amsa tayi ta nufi inda take tunanin yana ciki, tana zuwa ta samesa ya zare rigar jikinsa yana wani gym make your body, jikinsa sai rawa yake idanunsa yay jajir. A hankali Akeela ta shiga ciki bakinta 蓷auke da sallama, cikin sauri Ajmal ya mi茩e tsaye tare da 茩arasawa gabanta yana sauke wani irin numfashi, ji yake kamar ya shekara bai ganta ba, muryarta can 茩asa tace. "Ina yini" Fuskarta kawai yake kallo kafin a hankali ya zaro iphone 蓷insa ya shigayi mata photo ita dai kanta a 茩asa, dai-dai fuskarta taji yace "Rest of my life, i love You Akeela" Ganin ta茩i magana yasa yace "zauna" kujerar dake kusa da ita ya zauna dai-dai lokacin Afaf ta shigo tana fa蓷in "U forgot your phone dear" Ajmal ne ya mi茩a hannunsa yace "muga" bashi wayar Afaf tayi ganin zata juya Karim yace "zo muje kiji" fita sukai wake shida ita, kasa magana Ajmal yay sai Wayarsa daya 蓷auka ya kira Papi amma baya kusa, shine ya fara 蓷auke shirun nasu, ya shiga janta da magana tun bata amsa masa har ya 蓷an saki jikinta ganin jirgi na jiransa, yasa yace "ina tunanin zan tafi" mi茩ewa yay yana kama hannunta tare da mi茩ar da ita tsaye, ganin ya saba da rayuwar turawa yasa yace "beauty na, zan tafi I'm going to miss you" 茩asa tayi da kanta tace "uhm" ba tayi tunanin komai ba taji ya 蓷an rungome ta da sauri ta 蓷aga kanta cikin sauri shima ya saketa yana fa蓷in "sorry" muje na baki chocolate" jin yace chocolate yasa ta 蓷anyi Murmushi kallonta yay yace "ohh mema ke damunki" ba tunanin komai tace "Sickler" da 蓷an sauri ya kalleta sai kawai yace "Allah ya baki lfy" tace "Ameen" fita sukai suka samu Afaf da Karim suna shira kamar sun shekara da sanin juna, wata babbar bag ya bata mai cike da chocolate kala kala, kana ya 蓷auki Number kana ya sanya mata tashi tare da yin saving da _Soul_ amsa tayi tace "Thank you" mota ya shiga yana jin wani da蓷i a ransa, kafin yace "sai yaushe" Karim ne yace "Malam sai ka dawo kuma Afaf muna gdy fa" Afaf Ajmal ya kala yace "ki kula min da ita please mana" tace _"In sha Allah"_ juyawa Afaf tayi zuwa gida ita kuma Akeela wajan swwiming pool ta nufa saboda kunya ta keji a kanta ta dawo daga zance, a bakin Swwiming pool 蓷in ta 蓷an dur茩osa tana kallon yadda ruwan yay mata kyau sosai, tunda ta shigo ciki Akeem ke kallonta, Yana jan wani tsaki Ita kuwa bata san da zuwan sa ba, 茩o茩arin bu蓷e chocolate 蓷in data 蓷auko take, hakan yasa ya mi茩e gently tare da 茩arasuwa inda take yana daga tsaye ya sanya 茩afa tare da 蓷an hanka蓷ata, gaba tayi tare da sanya 茩ara gaba 蓷aya ta fa蓷a cikin tafkeken swwiming pool 蓷in ji kake cumm dumm 茩arar fa蓷awarta cikin ruwan ita da chocolate 蓷in hannunta.... TSINTACCIYA is not free... Contact to subscribe 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/2/22, 20:19 - Buhainat: *_67-68_* Fa蓷awarta cikin ruwan yay dai-dai da tarwatse War jakar chocolate 蓷in hannunta, nan take kuma ta fara narkewa sakamakon ruwan daya shiga cikinta. Wani Irin cute smile Akeem yay tare da fidda wani irin sauti mai 蓷auke da 茩wantaccen Murmushi, a hankali kuma ya 蓷an taka zuwa bakin ruwan ya kalli yadda take nutsu ganin ruwan ya fara shiga cikin bakinta saboda fitar kwaikwayen daya gani yasa ya 蓷an rufe idanunsa, Kana kuma yay tsale zuwa cikin ruwan ya hura iska tare da bu蓷e 茩afafuwansa ya shiga ware hannunsu yana maida su baya, a haka ya iso zuwa gare ta da 茩yar take bu蓷e idanunta. Hannunsa yasa guda 蓷aya ya 蓷ago ta zuwa sama tare da fara tafiya da ita zuwa steps 蓷in benen dake swwiming pool 蓷in. Kwantar da ita yay akai yana tsurawa 茩yakkyawar fuskarta ido, kafin ya sanya hannunsa a cikinta ya 蓷an matsa ka蓷an, nan take kuma ruwa ya fara fita daga cikin bakinta da hancinta duk da cewa bata sha茩a da yawa ba. Hakan yasa ruwan na fita taja dugun numfashi tare da bu蓷e idanunta, tana ganinsa ta saki kuka tare da juyar da kanta gefe. Cikin ha蓷e gira sosai, ya bu蓷e bakinsa A hankali kamar mai son yi mata ra蓷a yace. "Mene ya kawo ki nan?" Turo baki tayi tana murgu蓷a masa bakin tace. "To ba kawai ji nayi kamar an cilla ni ba" Idanunsa akan 茩aramin bakinta cikin rage Murya yace. "Saboda aljanu sun hau kanki?" Hararsa tayi tace. "Aljanun ai sun fika" Ta蓳e bakinsa yay tana Shirin yin magana taji ya mur蓷e la蓳蓳anta idanunta ta zare saboda zafin da taji nan da nan idanunta ya kawo ruwa kafin cikin 蓷aga murya yace. "Am not ur age mate kici gaba dayi sai na cire Wannan bakin mai kama da Chocolate" ya fa蓷a yana 茩ara mur蓷ewa. Mi茩ewa tayi tsaye tana sakin kuka kafin tace. "Eh 蓷in kuma kaje na barwa Allah" Tana fa蓷in hakan ta kwasa da gudu zuwa cikin gida, bayanta yabi da kallo yana sauke numfashi tare da kama 茩irjinsa dake masa ciwo har wani yaji yaji ya keji yana masa. Tana shiga ta samesu gaba 蓷aya a main Parlo da kallo suka bita, kafin kuma Didi ta saki salati tana fa蓷in. " Ya Rasulullahi Manzon Allah me zai gani Tsila? A'a gada Kice min kin zama gantalalliya, Meye haka kuma kamar ya茩i zaki fa蓷o mana gida babu ko salamu Alaikum?" Shiru tayi sai raba ido take, ganin jikinta a ji茩e yana zubar da ruwa yasa Ummi fa蓷in. "Jeki sauya kaya" Da sauri Didi ta mi茩e tsaye tana fa蓷in. "A'a tsaya iya matsayin ki, na matar Bukari Wacece ke? Ko kece Rabi uwar Tsila bani da labari da ina magana da ita zaki kureta? ke ina abinda aka baki me 蓷an za茩i za茩in nan" Sai a lokacin Akeela ta turo baki gaba tana 茩an茩ame Jikinta tace. "Swwiming pool na fa蓷a kuma abin ya lalace" Wani irin zare ido Didi tayi tace. "Ke kam asara ta ganki, wlh mugunta kawai kikaso kuma Ubanki Bukari shi kika jawa bani ba, munafuka" Da sauri Akeela ta shige part 蓷insu, kai tsaye wajan closet taje ta sauya kaya suwa Abaya mai kyau wacce tasha stone, Anup ce ta kalleta tace. "Kee" banza Akeela tayi mata tana 蓷aukan wayarta wacce taga yana haske amma bata duba kona mene ba, Mi茩ewa Anup tayi tace "dake nake magana" Sai a lokacin Akeela ta kalleta kana ta 蓷auke kai tace. "Kee naji ai, so ban 蓷auka dani kike ba" wani irin mamaki ne ya kama Anup sai tace "to mece ke 蓷in? Idan ba ke ba" ta蓳e baki Akeela tayi Tai waje abinta hannunta ri茩e da waya, tana shigowa Parlo yana shigowa cikin parlon lokacin kayan jikinsa sun 蓷an fara shan iska saboda ba masu nauyi bane. Kai tsaye upstairs ya nufa ba tare daya kalli kowa ba, Amani ce tabi bayansa na yi masa magana, zama Akeela tayi tace. "Ummi tafiyar fa?" Ummi dake danna system tana duba order sabbin kaya da tayi tace. "Ke suke jira, kije wajan Hero ya baki naki ku蓷in shopping 蓷in su duk ya basu sai kizo ko tafi" Zare ido waje tayi kafin ta shawaga蓳e fuska tace. "Haba Ummi ni na Hqr" Baba Rabi dake zaune tana kallonsu tace "saboda me? Ba yayanki bane? Baza tashi kafin na sa蓳a maki" Kamar zatai kuka tace "bafa bani zai ba" Da mamaki Ummi tace "a wanne dalili kuma?" Shiru tayi ta rasa mene za tace ma baki 蓷aya sai da Baba Rabi tace. "Ba mgn ake ba?" Cikin raunin Murya da son saka kuka tace. "Baki fa na murgu蓷a masa" Hatta Mami sai da ta kalleta, tana mamakin yadda tace ta murgu蓷a masa baki kuma bai 蓷auki hukunci akanta ba, cikin fa蓷a Baba Rabi tace. "Kice kawai rashin kunya kikai masa ko?" Girgiza kai tayi tare da yin shiru, itama Ummi shiru tayi domin sabga irin wannan bata 蓷aurewa yaro gindi, Baba Rabi taci gaba da fa蓷a tana fa蓷in.. "Wlh duk ranar dana 茩ara jin irin haka sai na sa蓳a maki, mutuwar banza kawai, duk gidan nan akwai wanda yana jayayya dashi bare kuma yay masa rashin kunya? Ki fita akan ido na, bana son shashancin banza da wufi, zaki tashi kiban waje ko sai na makeki a nan" Kuka Akeela ta sanya domin fa蓷a tsoratar da ita yake sosai, gashi akan Mutumin dake mata mugunta za'ai mata fa蓷a bayan shine mai laifi, sai a lokacin Ummi tace. "Ai hqr kin san yaran yazo ai" daga bayansu sukaji ance "Kada Allah yasa tayi hqr, ungu nan Rabi" Didi ta fa蓷a tana mi茩awa Baba Rabi wu茩ar hannunta, cikin ladabi Baba Rabi tace. "Me zan da ita Didi?" Kai tsaye Didi tace "Wai da ki kasheta sai ki wuta da masifa, haba ina 蓷aki jikina har rawa yake sbd tsoro na 蓷auka ya茩i ake, ashe ke kike ya茩i da baki, to wlh aniya bil aniya kul" Ta fa蓷a tana kallon Baba Rabi, a sanyaye tace. "Kiyi hqr Didi" Da kuka Akeela ta shiga part 蓷in nasa kamar 茩aramar yarinya, lokacin yana zaune daga shi sai 3gauter da wata black 蓷in Armless wacce ta 蓷an kama shi, a hankali yake magana cikin 茩asa da Murya yace. "Ok gobe zan zo, amma yadda naga 茩wayar jininta da nashi,abin ya girgiza ni Dr" Daga can 蓳angaren wanda Akeem ke waya dashi yace. "Hakan ba damuwa bane, samun jini iri guda bashi ke nuna cewa 茩wan halitta 蓷aya bane, you're a doctor duk da 蓳angaren ka bane" Shiru Akeem yay har zuwa lokacin kuma bai san da zuwanta parlon ba, gaba 蓷aya yayi zurfi cikin tunanin da yake, tunanin da yake shirin ruguza dukkan wani plan 蓷insa. Ajjiyar zuciya ya sauke kana ya 茩ara rage muryarsa sosai yace. "Nayi mata p.c.b ne, ganin babu jini jikinta yasa na 蓷auki na Abbu, i was shock da abinda na gani" Dr Sahil ya numfasa kafin kuma yace "but akwai solution idan kana son tabbatar da abinda kake zargi, duk da cewa ban san dalilin binciken naka ba, amma menene dan Akeela ta zama 拼ar wajan Abbu? Ai jinin mahaifinta ke gudana a jikin Abbu kaga babu Mmki" 茦ara kame fuska Akeem yay ganin kamar Dr Sahil bai 蓷auki abin serious ba, cikin kamilalliyar Muryarsa a kullum yace. "Ba zaka gane ba, hakan dai-dai ne da lalacewar rayuwata, Meye mafita?" Kai tsaye Dr Sahil yace. "N.D.A Test za muyi shine zai warware komai" Idanunsa yaja ya lumshe yana jin kamar zuciyarsa zata faso 茩irjinsa ta fito ne, zafi da ra蓷a蓷in abinda ya keji ya zarce tunanin mutum, Tsoro da kuma tarin fargaba sune sukaiwa zuciyarsa yawa, wanda suke 茩ara azalzalashi ga barin 茩asar gaba 蓷aya. Amma tunanin Wannan abin daya kunnu masa, ya tarwatsa dukkannin wani shiri nasa, baya bacci gani yake kamar da Amani take da Akeele yana dana saba da wannan 蓷in. "Yaya N.D.A test 蓷in yake?" Kai tsaye Dr Sahil yace. _"Hair that is cut or shed does not unfortunately contain any nuclear DNA. For hair DNA testing to be successful the hairs must have the hair follicle attached. ... Nevertheless, whether the hair is old or freshly plucked, you can still conduct your hair DNA paternity test"_ Mi茩ewa tsaye Akeem yay yana nazarin yadda zai samu sumar kan Abbu da kuma ta kan Akeela, ba tare da wani abu yazo kansu ba, 苼oyayyiyar Ajjiyar zuciya ya sauke kana yace. "Zan kawo" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar saboda ganinta da yay a tsaye har lokacin tana shasshe茩ar kuka 茩asa 茩asa. Wajan fridge ya nufa ya 蓷auki ruwa mai sanyi domin shine ka蓷ai a yanzu sai sauke masa zafin zuciyar daya keji, Kan sofar ya dawo ya zauna yana Lumshe idanunsa tare da manna gorar ruwan akan bakinsa ya shiga sha. Sai daya gama sha,har lokacin kuma bai 茩ara Kallonta ba, Wayarsa dake kusa dashi ce ta fara 茩ara ganin sunan Ummie yasa yay picking tare da sanyata a handsfree. Daga cikin wayar Ummi tace "Hero me Daughter take ana jiranta fa" Kamar bazai magana ba sai kuma yace "wace?" Kai tsaye tace "Akeela" cije lips 蓷insa yay tare da bu蓷e idanunsa sosai, a hankali ya juya zuwa inda take suka ha蓷a ido ganin wani irn kallo da yake jifanta dashi wanda bata ta蓳a ganin irinsa ba, Yasa taji Zuciyarta ta buga sosai, domin ji tayi ba zata iya ha蓷a ido dashi ba, a hankali yace. "Ummie ban ganta ba" Da mamaki Ummi tace. "To ina taje? Yanzu fa nace tazo ka bata ku蓷in shopping ita suke jira" Har lokacin yana kallonta musamman yadda take motsi da bakinta kamar mai shirin yin mgn yace. "Uhm, for now dai bni da ku蓷i Ummie duk kun kwashe min ku蓷i na fa" Dariya Ummi tayi tace. "Ka samu matsala, a ku蓷in daka babu ko alamun an ta蓳a ku蓷i a dukiyar ka bazai nuna ba, Malam bata ana jira" Shawaga蓳e fuska yay cikin sabuwar kasalar daya samu kansa yace. "Ummie bani da lokacin bautawa mace, tace wajan gaulan nata daya tafi ya bata" Sai a lokacin Akeela ta 蓷aga Idanunta akaci Sa'a yana kallonta, kai tsaye Idanunta ya fa蓷a cikin nasa, 蓷an lumshe idanunsa yay ya bu蓷e, yana jin Ummi na fa蓷in.. "Sai ka bari ka aurar da ita, amma dai yanzu nauyin na kanka" A gajiye yace "uhm gobe zan fita maje" Bai tsaya jiran mene Ummi zata fa蓷a ba ya kashe wayar, jin haka yasa Akeela tura baki tare da juyawa zata fita taji yace. "Come here" Yadda yay Maganar babu alamun wasa cikinta yasa ta tsaya tana jin 茩irjinta na bugawa da 茩arfi sosai, A hankali ta matsa domin tunaninta ya bata dukanta zai, saboda abinda tayi masa 蓷azo. Zubewa tayi a 茩asan carpet dai-dai 茩afafuwansa, tare da sanya kuka tace. "Dan Allah kayi hqr ban 茩arawa kaji" bai kulata ba sai ma gyara zamansa da yay idanunsa akan system yana dannawa cike da 茩warewa, sai da tayi mai isarta tana shasshe茩a kana ya tsaya da abinda yake a hankali yaja wani irin numfashi, a fili kuma yace. "U killed me" Ya fa蓷a yana ya motsa fuska saboda su蓳ucewar da kallamar tayi masa a baki, fuskarta tayi jajirrr tace "I'm sorry" Ta蓳e baki yay irin he doesn't care 蓷in nan kuma mene problem 蓷inta ne, ba nasa ba, idanunsa ya janye daga gare ta zuwa kan system 蓷in, ya jima ya a haka yana jin yadda take jan numfashi kafin a da茩ile yace. "The you like him?" Tasan cewa da ita yake amma bata fahimci wane yake magana akai ba, sai kawai tace. "WHO?" Idanuna ya 蓷aga ya kalleta fuska ba walwala yace. "Do i look like idiot to you?" Girgiza kai tayi tana turo bakinta kamar yadda ta saba tace. "To ban san waye kake magana ba, shiru yay mata yana ci gaba dayin abinda yake, daga 茩arshe ma tashi yay zuwa bedroom 蓷insa babu jimawa ya dawo hannunsa ri茩e da abu, Kai tsaye wajanta ya nufa ya sanya hannunsa tare da mi茩ar da ita tsaye, a hankali kuma ya kalleta yana 蓷an fidda numfashi wanda yake dukan fuskar Akeela saboda 蓷an ran茩wafawa da yay zuwa fuskarta, can 茩asan zuciyarta yace. "Waccan wanda yazo wajanki, kina son shi? Bana son Shirme ba sakarai bane zan basa aurenki ne" kallonsa tayi 茩irjinta na bugawa a hankali tace "Aure?" Gira ya 蓷aga mata, yadda Zuciyarta ke bugawa haka tashi ke bugawa, A hankali suke jifan junansu da wani irin kallo, wanda gaba 蓷aya babu wanda zai iya tantance wanne kallo ne, amma Akeem na iya hango wanda 茩wantaccen abu a cikin 茩wayar idanunta, a hankali ta zame idanunta daga cikin nasa, idanunta na kawo ruwa wanda bata san kona mene ne ba, hannunsa ya 蓷ura a ha蓳arta tare da 蓷ago fuskarta dab da nashi, kana kuma ya 蓷an jawota ka蓷an ta ra蓳o da jikinsa, hannunsa ya sanya duk a bayanta ya zurata cikin tsakiyar 茩irjinta, kafin kuma ya 蓷an 蓷ura hannunsa a waist 蓷inta yana fa蓷in. "Na fa蓷a masa ya turo iyayensa so ki shirya zama matar aure" Bakinta ta bu蓷e zatai magana taji ya tsira mata allura, Sa wani irin sauri ta 茩an茩amesa tana sakin kuka tare da fa蓷in. "Wayyooo Allah Baffa, zafi wlh sai na fa蓷awa Bobbo" zare allurar yay daga jikinta a karo na farko Murmushi yaso kwace masa, sai kawai ya maze yana 蓷an zareta daga jikinsa yace. "Waye Bobbo?" Hawayen fuskarta ta share tana tura masa baki, bai kulata ba ya kwashi kayansa ya shige bedroom 蓷insa. Yana shigewa ta tura maki tace. "Namiji mai kyau ha蓷ari" sosai ya jita baibi ta kanta ba ya shige ita kuma ta fita, lokacin Amani tayi bacci. A can Parlo kuwa, Mami ce ta kalli Ummi tace "me yace?" Ummi tace "yace zai Kaita wai" da sauri Anup ta kalli Ummi, Mami kamu tace "girls ku tashi muje" zama Anup tayi tace "No, zan bisa goben muje tare" Afaf, Aleema suka mi茩e tare da bin bayan Mami, kai tsaye suka fita waje zuwa compound mota suka shiga Bala driver ya jasu zuwa ado Bayero mall. 08119237616 Tsintacciya na ku蓷i ki biya ki karanta 3/2/22, 20:19 - Buhainat: *_69-70_* Akeela na fitowa daga cikin part 蓷in Akeem, part 蓷in su ta nufa, tare da goge hawayen idanunta saboda zafin da allurar ke mata. Idanunta ta rufe da sauri kuma ta bu蓷e idanunta, saboda 茩amshin turarensa daya addabi hancinta, juyawa tayi tare da jan tsaki ka蓷an, so take bacci ya 蓷auke ta amma abin ya gagara, Ji tayi kewa da kuma son ganin Bobbonta ya bijiro mata, 茩an茩ame Jikinta tayi a hankali tace. "Allah sarki ko yaya cikin nasa?" Ta fa蓷a a sanyaye tana jin wani irin tausayin sa a ranta. Wayarta ce tayi 茩ara da sauri ta juya ta kalli wayar ganin sunan _Soul_ yasa tayi mamaki, tama rasa number waye, waye kuma _Soul_ number tabi da kallo har kiran ya katse, rufe idanunta tayi sosai tana 茩ara sha茩ar 茩amshin turarensa, mai da蓷i. Wani kiran ne ya shigo mata tsaki taja kana ta 蓷auki wayar tare da mannawa a kunnanta tayi shiru. Ajjiyar zuciya Ajmal ya sauke, yana jin nutsuwa na shigarsa, cikin 茩asa da Murya yace. "Beauty na?" Muryarsa tasa tayi saurin rufe idanunta saboda kunya ta keji, sai kuma a lokacin ta san wanene, kasa amsawa tayi hakan yasa taja idanunsa ya rufe kafin yace.. "How was your body" Murmushin tayi na jin ganin how much he cares akan ciwon nata, kamar ba zatai magana ba sai kuma tace. "Naji sau茩i" Murmushi mai sauti yay yace "Na fiki jima, da zaki zautar dani kisa na tafi jinya Nima" Ya fa蓷a yana kallon Papi 蓷insa domin saukarsa gida kenan, a hankali yace "na dawo Abuja yanzu" shiru tayi sai da ya 茩ara cewa "Beauty na" still Shiru tayi sai da yace "hello! Are you there?" Numfashi ta sauke tace. "Ya hanya Hamma" "Allhmd, what's the meaning of Hamma" a hankali tace "Brother" da 蓷an 茩arfi yace "tab" kasa magana tayi, Papi dake kusa dashi yace. "Naji ina son magana da ita, bani wayar" Ajmal yace "Akeela, Dadyna zai maki sannu" zaro ido waje tayi kunya duk ya kamata, a hankali Papi yace "Daughter in-low" a hankali cike da kunya tace "ina yini Papi" Ta fa蓷a tana jin yadda mutumin yay mata kwarjini tun a muryarsa, Papi kuwa jiyay zuciyarsa tayi wani irin 茩yak茩yawan bugawa, har sai da wayar tayi 茩o茩arin kwace masa, a hankali kuma yaja wani irin numfashi yace. "Lafiya, ya jiki?" Tace "Allhamdulillah, thank you Papi" "uhm" yace yana bawa Ajmal wayar tare da Mi茩ewa tsaye, Shira su kaci gaba dayi, har Akeela ta saki jikinta, Ajmal dauriya kawai yay saboda wani irin, Masifaffan yanayi daya samu kansa, a hankali cikin raunin Murya yace. "Zaki auren?" Tambayar tai mata girma, sosai kuma tazo mata a ba zata, shiyasa tayi Shiru ta rasa meza tace. "Please, Akeela don't say no, wlh ina sonki ke nake bu茩ata kawai a yanzu" Ya fa蓷a yana shafa mararsa saboda wani irin abu daya keji yana masa yawo, Zare wayar tayi tare da kashewa ita wlh Bata san mene za tace masa ba, cike da damuwa Ajmal yabi wayar da kallo, kafin ya mi茩e zuwa part 蓷insa, yana shiga ya fa蓷a saman bed ya shiga kama mararsa yana wani jan J 蓷insa yana fidda numfashi kamar fitar rai, can kuma ya 茩an茩ame jikinsa yana wani irin gurnani hakan ya tabbatar daya samu ya fitar da abinda yake damunsa ta hanyar amfani da hannunsa, Mi茩ewa yay zuwa bathroom yay wanka tare da tsarkake jikinsa. Akeela da tunanin maganarsa tayi bacci ganin babu kowa a part 蓷in, can 茩asan zuciyarta kuma tunanin 苼oyayyan masoyinta, kuma Aljanin ta Bobbo take. Anup ce tsaye a 茩ofar shiga Parlon Akeem tana tsaye cikin wata kalar shiga mai bayyanar da tsaraicin mutum a fili, Bu蓷e 茩ofar tayi ta tura, tare da shiga ta mayar ta rufe, Baya parlon sai kawai ta zauna, akan kujera tana danna wayarta, a hankali ya fito daga cikin best 蓷insa, yana sanye cikin wani farin yard tass dashi, yay Wani irin nargartaccen kyau, musamman yadda 蓷in kin yay masa kyau sosai, wayace ma茩ale a kunansa suna magana da P.a, akan kayansu ya 茩arasu da kuma takin da suka samar, cikin 茩asa da Murya yace. "Ka shirya zuwa wudil kai min checking na abinda ke going a can, i hve alot work to do ne" Ya fa蓷i hakan yana nufar wajan fridge 蓷insa, tare da 蓷aukan strowberry ya sanya cikin bakinsa yana lumshe idanunsa, Sun jima suna waya kafin ya kashe ya nufi wayar fita, sarai kuma ya lura da ita sai kawai ya share, Da sauri ta Mi茩e tace. "Haba my dee at least ka saurari me zance maka" Tsayawa yay bai juya ba, har ta 茩arasu wajan tace. "Me nai maka?" Me yasa kake min wula茩anci just saboda nace ina sonka? So ai ba 茩arya bane, ka gwada soyayya zaka fahimci hakan, ka duba saboda kai nazo gidan nan wlh badan Anutyna ba" Kallon tsaf yay mata yana yatsuna fuskarsa kamar yaga kashi kamar wanda akaiwa dolan magana ya bu蓷e baki da 茩yar yace. "Look Maah, rayuwata da naki akwai bambanci, duk wani abu da nake ji zan iya son mace dashi baki da shi, dan Allah ki barni" Idanunta na cike da hawaye tace "shkknan ni kuma nai al'茩awarin indai ina raye wlh baka da wata mata saini" Tana fa蓷in hakan ta fita, bayanta yabi yana jan tsaki, a Parlo yace "Ummi a gyara min part 蓷ina sosai" ya fa蓷i Hakan yana nufar part 蓷in Abbu. A zaune ya samu Abbu a Parlo yana gyaran fuska tare da cire gashin daya fito masa na gaban kai, wata kalan kasalalliyyar ajjiyar zuciya Akeem ya sauke, yana ganin kamar komai zai zo masa da sau茩i, Cikin ladabi da kuma nuna 茩arfin jikinsa yace "Barka da yamma Abbu" kallonsa Abbu yay yana karantar yanayinsa ganin kamar akwai kuzari a jikinsa ramace kawai har yanzu yasa ya 蓷an numfasa yace. "Yaya jiki Maudo Baffa?" Kansa a 茩asa yace "Allahamdulillah" "To ma sha Allah, ina zaka daka wuta ai ko?" Ya fa蓷a yana ajjiye abinda yake gyaran sumar kan nashi, sai a lokacin Akeem ya saci kallon Abun yana fa蓷in. "Zan fita, gobe za'ai taron sickler day" Mi茩ewa tsaye Abbu yay yace "ok jira ni" yana fa蓷in hakan ya shige bedroom 蓷insa, da sauri Akeem ya mi茩e tsaye yana duba inda zai samu abu, ledar kayan da Abbu ya shigo da ita ya gani, cikin 蓷an zafin nama ya kama bakin ledar ya yanka tare da kwasar gashin yabar ka蓷an cikin aljihun wandonsa ya saka, Kafin gently ya koma wajan zamansa yana har蓷e 茩afa tare da kame fuskarsa, yana zama Abbu ya fito 蓷auke da wani file, Akeem ya bawa yana fa蓷in "sabon contract ne, so bani da interested nace bari na baka" dubawa Akeem ya shigayi, contract ne, nayin wani asibiti inda za'a bada 200.14m contract 蓷in kuma ya tawo kai tsaye ne daga mataimakin shugaban 茩asa, kallon Abbu yay yace. "Amma wannan ku蓷in ai yay yawa" kallon Mamaki Abbu yay masa kafin yace "uhm asibitin iya na 拼an sickler ne, idan zakai let me know" Mi茩ewa yay da file 蓷in a hannunsa yana fa蓷in. "Zan bawa p.a" yana fa蓷in hakan ya fita zuwa compound zuciyarsa 蓷auke da 茩wantaccen farin ciki, mota ya shiga bai tsaya jiran Bala driver ba. Sosai su Mami sukai siyayya, hatta ankon bikin Aditiya sai da suka siya, sai wajan 6 suka dawo gida a gajiye, lokacin Akeela na zaune sanye da wani jeans da sleeves t.shirt peach colour, ta 蓷ura hijab a kanta, tana karatun littafin UNCLE NE, karatun yay mata da蓷i sosai, musamman yadda Jalilerh na mutuwar son Uncle 蓷in nata, amma ta kasa fa蓷a, ajjiye wayar tayi tare rufe idanunta, idan dukkan abinda Jalilerh ta keji akan Jalal shine so kenan ita bata son Ajmal? Tasan kalmar so, amma bata san yadda mutum yake gane cewa yana son wani ba, idan zatai tunani Tabbas bata ra'ayin auren Ajmal, domin shi aure ai baya tabba sai da so. Amma za ta ci gaba da zama dashi ko a hakan zata fara sonshi. Afaf ce ta ta蓳a ta tace. "Ya dai?" Murmushi tayi mata kawai tare da 蓳oye wayar domin bata son asan cewa karatu take. Aleema ce tace. "Meye na 蓳oyewa bayan na san me kike, Madam enjoy yourself" kunya ce ta kamata, ta mi茩e da sauri zata bar wajan Ummi tace. "Daughter kije kiyiwa Hero Dinner" cak ta tsaya ta kasa motsawa, tab Wannan 蓷an rainin hankali ai ba zata mance abinda yay mata, lokacin da Ummi tace ta kai masa abinci, Baba Rabi tace "ba kiji bane?" Turo baki tayi ba tare da tace komai ba, ta nufi kitchen tana kwa蓳e fuska, kayan gaba 蓷aya su Afaf suka kwasa zuwa part 蓷insu Mami kuma ta 蓷auki nata, daman ankon tun a hanya suka kaiwa Tailor nasu. Tana shiga kitchen 蓷in ta tsaya domin bata san mene zatai masa ba, ita sam bata fahimci hakan ba, bata san kuma dalilin Ummi na sanyata wani aikin dafawa Hamma Akeemmm 蓷in dinner ba. Shinkafar tuwo ta 蓷auka ta sanya kofi biyu, sai Yeast chokali biyu, baking powder 1spoon, sai dafaffiyar shinkafa, sugar da Albasa, sai attarugu guda uku, mai. Gaba 蓷aya ta nema ta ajjiye a gabanta, shinkafar ta wanke tas, tare da ji茩anta ta ajjiye waje guda, kana ta shiga ha蓷a miya, miyar taushe tayi wacce taji cow head, da man shanu, tana gamawa shinkafar na ji茩uwa, dan haka sai ta malka蓷a, cikin nutsuwa take komai, tana gama ha蓷a 茩ulli ta shiga suyawa, Gaba 蓷aya gidan ya 蓷auki 茩amshi kasa dauriya Aleema tayi tace "Ummi wlh abin da蓷i ta keyi fa" Murmushi Ummi tayi tace "Nima naga alama, bari naje kallo" Ta fa蓷i hakan tana le茩awa da sauri ta shiga tace "Daughter me kike haka,gida ya cika da 茩amshi" Murmushi Akeela tayi tace. "Ummi waina nake fa" Ha蓳a Ummi tayi tace "na shige ina kika iya waina kuma ni Indo?" Tana kashe gas 蓷in tare da sauke kaskon tace "Ummi a goggle na duba ga" Ummi na duba wainar ganin yadda tayi jaa gwanin sha'awa,ga miyar sai 茩amshi take taji nama kamar me, "Kice yau Hero sai cika ciki, domin kiyi masa favorite food nasa" Ta fa蓷a tana 蓷aukan guda 蓷aya ta saka a baki, sai da taja idanunta ta lumshe saboda wani irin laushi da wainar tayi, Akeela kam tana gamawa ta shiga ha蓷a Cocomber juice ta ha蓷a ta sanya a fridge, wainar kuma ta saka a wata kular, miyar kuma cikin warmer. Tana gamawa ana idar da sallar magrib, kai tsaye part 蓷insu ta nufa ta shiga bathroom tai wanka ta fito sanye da towel tana 蓷igar da ruwa, sauri take ta gama komai taci gaba da karatu. Applique logo t.shirt sai wani cropped trousers Wanda ya kamata daga wajan waist 蓷inta, sai kuma ya bu蓷e ta 茩asa sosai kamar skert. Perfume ta fesa kana ta sanya hijab tare da tada sallah, bayan ta idar tai azkar. Tana idarwa wayarta na 茩ara duba wayar tayi tana sunan Soul 蓷auka tayi cikin siririyar muryarta tace. "Assalamu alaika" Daga can 蓳angaren Ajmal yaja numfashi ka蓷an yana fa蓷in "Mrs Ajmal Abdul-茩hadir Azeem how are you?" Shiru tayi tana son tantance feeling 蓷in da Jalilerh ta keji akan Uncle da kuma wanda ta keji akan Ajmal, kasa tantancewa tayi har sai daya kuma cewa. "Hello!" Tana sakin murmushi tace "I'm fine, and you?" Yace "ba da蓷i tunda baki kusa, Allah na matsu sosai a bani aurenki" shiru tayi masa, domin wlh kallon yaya take masa, jin tayi shiru yasa yace "Baki so na ko?" Ya fa蓷a a sanyaye maganarsa na bayyana yadda zuciyarsa ke sauyawa daga bugun da take masa, girgiza kai tayi kamar yana gabanta tace "A'a" a sanyaye ya kuma cewa "zaki auren?" Samun kanta tayi da fa蓷in "Eh" wani irin ajjiyar zuciya ya sauke yana fa蓷in "thank you My wife to be, kiyi ceton rai" fuskarta 蓷auke da dariya tace "rai kuma?" Kai tsaye yace mata " Yes! Da kince ba zaki auren ba, wlh 茩ilan zuciyata ta buga" Murmushi tayi masa kawai kana cikin serious tone yace. "Uncle 蓷ina jibi zasu zo in sha Allah" Kunyar daya kamata ne yasa ta kashe wayar tana yin murmushi, Mi茩ewa tayi ta nufi waje saboda wunya ta keji. Tana fitowa ta same su a Parlo ita kuma tayi kitchen, kanta a 茩asa ta shiga tunda ta shiga yake binta da kallo, musamman yadda wandon jikinta yay mata wani irin fitinannan kyau, yana zaune kan canter sanye da Embrodiery Islamic jallabiya white colour, yay fresh dashi hannunsa ri茩e da mug yana sipping coffee a bakinsa, sai da tazo dab dashi taji mayataccen turarensa yana dukan hancinta lumshe idanunta tayi tace.. "Uhm turaren nasa mai da蓷i, amma mene yasa kullum nake jinsa" Idanunsa a lumshe yace "茩ilan nine a ranki" Ya fa蓷a lokacin da yake maida idanunsa kan Wayarsa yana duba Maganar da p.a yay masa a whatsapp. Da sauri ta 蓷aga Idanunta garin matsawa kuma hannunta ya sauka akan nasa,hannun ya kalla itama ta kai dubanta kan hannun zame nasa yay yana mintsininta tare da sauka y fice daga kitchen 蓷in. Murgu蓷a baki tayi tace. "Sai kyau kamar mace" Tea ta ha蓷a mai kauri ta 蓷auki cake, a nan kitchen 蓷in taci kana taci gaba da karatun ta. Sai da aka kira Issh膩 wannan ta mi茩e ta nufi part 蓷insu, lokacin Anup tana cin kwalliya zata wajan Akeem. A can jan bulo kuwa, Meema ce zaune ita da Azeema tace.. "Meema ya gajiya Kinyi bacci sosai sai yanzu kika tashi wajan 10 ko sallar Issh膩 baki ba" Murmushi kawai Meema tayi tana son tambayar Asheer amma ta kasa, Mi茩ewa tayi tace "bari na shirya nai sallah" Ta shiga part 蓷in da aka sauke su, daman already Jadda ta fa蓷awa Hjy Azeem she's married now, wanka tayi tai sallah ta shirya cikin wasu white cotton pajamas masu kyau, tare da sanya 茩aramin hijab ta fito, ganin Hjy Azeema akan dinning yasa ta nufi wajan tana jan kujera ta zauna,zamanta kenan ta jiyo 茩amshin turarensa fararan Idanunta ta rufe, tana sha茩ar 茩amshin turaren jikinsa, Karim ne a gaba sai kuma shi, yana tafe cikin wata dakakkiyar shadda mai kyau, hannunsa zube cikin aljihunsa, zama duk sukai suna gaida Hjy Azeema mahaifiyar Karim, bata wani ci abincin sosai ba, ta ajjiye spoon tana danna wayar hannunta, Asheer bayan yaci abincin Mi茩ewa yay saboda baccin da yay yace "Good nigh Aunty" "Night" ta fa蓷a tana kallon Meema data mi茩e tana ri茩e hannunsa, baice mata komai ba sbd idanun Hjy Azeema, part 蓷in da aka basu suka nufa suna tafe tana masa surutun nata shi dai ba ganewa yake ba, da uhm kawai yake binta har suka shiga bedroom 蓷insa, kana ya juya yace "jeki kwanta" ka fa蓷a ta ma茩ale tace "ni tsoro ina" closet ya shiga ya cire kayansa ya nufi bathroom yay wanka ya fito 蓷aure da towel da sauri tai 茩asa da kanta wajanta ya 茩arasa yana le茩a fuskarta yace "yau kuma" ya fa蓷a yana 茩o茩arin matsawa gefe yaji ta fa蓷a jikinsa tana sakin kuka, da sauri ya ri茩eta sosai yace "what happened?" Kasa magana tayi sai kuka take tana 茩ara 茩an茩amesa, tare da shafa bayansa da hannunta, wani irin mutuwa jikin Asheer yay, kasala ta saukar masa, bai san Meke damunsa ba domin ji yay kamar wanda ake bawa umarnin kasancewa da Meema a wannan lokacin domin ji yay gaba 蓷aya wani irin abu ya taso masa har yana shirin ta蓳a mazantakarsa, 蓷aukanta yay cak gaba 蓷aya ya 蓷urata bisa kan bed kana yabi jikinta ya kwanta fuskarsa dab da nata yace "Mene?" Kasa magana tayi sai bakinta kawai data 蓷ura a nasa, sai ya fahimci abinda ta keso, a hankali ya kama bakinta ya shiga kissing 蓷inta kamar wacce take jira, itama ta fara aika masa da salon da wani shu蓷a蓷蓷an tarihi ya 蓷urata akai, tunda daga lokacin basu fahimci a inda suke ba, har lokacin da Asheer ya samu damar ratsa cikin jikinta cak kuma ya tsaya saboda al'amarin da yaji ya girgiza tunaninsa yaji cewa Meema bata ta蓳a aure ba, zallar mamaki da kuma ta'ajjujin Alamarin ya sanya kawai ya kifa kansa a 茩irjinta ya saki wani irin kuka mai kama dana ladama, domin yasan cewa bai samu Meema matsayin cikakkiyar mace ba, amma babu wanda ya isa ya fa蓷awa, domin kuwa zai so yaji dalilin daya sanya yace hakan, sai da yaji kukansa sosai ita dai Meema bata gane karatun, domin tuni hankalinta yabar jikinta a lokacin guda taji kamar an zare mata dukkan wani abu na jikinta wanda ya addabeta tsayin shekaru masu yawa.... After 30mnts ya mi茩e jiki a sanyaye tare da 蓷aukan ta zuwa bathroom wanka yay ya gyara jikinsa, sanyata cikin ruwa yay dai-dai da sakin wata 茩ara da Meema tayi tana fa蓷in. "Wayyooo, Dad! Mom ga wani abu nan zai kamani Mom... Tsintacciya na ku蓷i ne 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/12/22, 00:29 - Buhainat: 鈥淎naa uhibbukii鈥� Cak ta 茩ara tsayar da dariyar da take, saboda a wannan karan kalmar ina Sonki 蓷in daya fa蓷a, ya fa蓷e ta ne da wani salo na musamman, da wata kamilalliyar Murya mai cike da nutsuwa da kuma tarin nagarta da yake da yay amfani da ita. Dalilin daya sanya Akeela taji kamar an sanya mashi mai tsini an caki tsakiyar Zuciyarta dashi ne, Wani irin juyawa tayi a hankali tana kallonsa, har lokacin hannunta yana bakinta saboda dariyar da take, Takai wajan mintuna 3 kafin ta iya zame hannunta dake kan bakinta, Maraitattun idanunta masu 蓷auke da wutar tsanar sa ta zuba masa, A wannan karan shima 蓷in ita yake kallo, da gajiyayyun idanunsa masu kashe zuciyar ko wacce 拼ar mace, Idanunsa yaja ya lumshe ya shiga sauke ajjiyar zuciya, kafin kuma gently ya mi茩e tsaye yana mai gyara zaman bluetooth 蓷in kunnansa, Hannunsa zube cikin aljihunsa walking slowly yake taka 茩afafuwansa akan kwantattun kurayen ciyayin da suke wajan, Cikin salo Akeem ya kuma basarwa tare da kame fuskarsa har zuwa inda take tsugune tana kallonsu, Zuwansa wajan yay dai-dai da mi茩ewar ta, tare da 蓷auke kanta ta zubawa ruwan da yake gudana idanu, a cikin ranta take fa蓷in. "Daman nasan kunne na ne ya jiye min rubish" Ta fa蓷a tana 茩ara kallon ruwan tare da jan numfashi. Ganin ta mayar da kanta gefe daga kallon da yake mata ne, yasa a hankali ya 蓷aga idanunsa daga kallon ruwan da yake, Tare da sauke Kallonsa akan 茩yakkyawar fuskarta, Yana karantar yanayinta, kafin kuma a karo na farko ya 茩ara jan numfashi yana cije lips kafin kuma ya saki wani ha蓷a蓷蓷un cute smile wanda ya sanya gaba 蓷aya manyan dimples 蓷insa lomawa, A hankali cikin wata ba茩uwar murya wacce Akeela bata ta蓳a saninsa da ita ba, yace. "Ina Sonki Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem" Yana fa蓷in hakan ya 茩ara juyar da kansa da sauri yana kallon ruwan hannunsa 蓷aya kuma yasa akan bluetooth yay pretending yana amsa waya. 茦ara juyawa Akeela tayi Zuciyarta na bugawa da 茩arfi ta tsora masa Idanunta, kafe shi tayi da idanunta tana son 茩ara tabbatarwa kanta abinda kunnuwanta ya jiye mata a yanzu. A jikinsa yake jin saukar idanunta, ganin yadda ta tsare ta da idanunta babu alamar kuma zata juya 蓷in ne yasa, Juyawa a hankali tare da cilla idanunsa cikin 茩wayar idanunta, eyeballs to eyeballs suke kallon junansu kuwa kuma da abinda yake masa yawo a zuciyarsa. Sosai suke kallon tsakiyar 茩wayar idanun junansu, Akeem yana hango wutar tsanar da yake kwance cikin idanunta Yayinda ita kuma ta kasa fahimtar nasa sauyin idanun, bata san yanayin ba, bata san kuma yaya yake ba wannan dalilin yasa gaba 蓷aya ta kasa fahimtar abinda yake cikin idanunsa. Cikin zazza茩a kuma sassanyar Muryar da Akeele bata ta蓳a saninsa da ita ba yace. 鈥淚 Love You鈥� Ya fa蓷a a kamilance yana kuma murza bluetooth 蓷in kunnansa har zuwa lokacin, Cikin tashin hankali tsoro, fargaba da kuma ru蓷u ha蓷i da firgici tace. "What?" Ta fa蓷a tana dafe 茩irji tare da zato fararan Idanunta waje, Jikinta na wani irin rawa na tsoro, tsaiwarsa ya gyara yana tura hannunsa cikin aljihun wandon Suit 蓷insa, yana lumshe idanunsa kafin kuma ya ware su tass a kanta, muryarsa a wannan karan a raunace ta fito saboda sanyin da bakinsa yay yace. "Yes! Am madly in love with you Keelerh! I really really love you more and more most" Ya fa蓷a yana kallon cikin idanunta yanayinsa kuma ya nuna tsoran jin wata kalma a karo na farko na rayuwarsa. Cikin ki蓷ima da firgici Akeela ta shiga marin fuskarta tana fa蓷in. "Wake up Akeela, Akeela wake up" ta fa蓷a tana 茩ara marin fuskarta tare da 茩an茩ame Jikinta waje guda. Cikin nutsuwarsa ha蓷i da kamewa irinta kamilallun mutane ya fara takuwa zuwa inda ta 蓷an ja baya, Jikin Akeela na wani irin kerma da 蓳ari ta matsa bakin ruwan tare da sanya hannunta ciki ha蓷i da 蓷ebuwa ta watsa a fuskarta,. Tana runtsa idanu tana sauke ajjiyar zuciya kana kuma ta shiga girgiza kanta, kamar wacce taga abin tsoro da kuma firgitar wa, "Wake up Akeela, me kike haka? Wanne mugun mafarki ne ya sameki a yanzu, no wake up dan Allah baki saba mafarki irin wannan ba" Ta fa蓷a tana 茩ara watsawa fuskarta ruwa tana kuma marin kanta, duk abinda take yana tsaye yana kallonta yana kuma sauraran abinda take fa蓷a, abubuwa biyu ya taro ya ha蓷e masa, Ganin har zuwa lokacin jikinta rawa yake yasa ya ta 茩ara takuwa zuwa inda take tare da sanya hannunsa ya mi茩ar da ita tsaye bisa kan 茩afafuwan ta, hannunsu akan kafa蓷arta ya shiga 茩are mata kallo, Zuwa lokacin hawaye ya gaba wanke mata fuska cikin sanyin murya tace. "Mafarki nake ko? Kace min mafarki nake mana kace na tashi gari ya waye please" Ta fa蓷a wasu hawayen na 茩ara zubu mata Jikinta naci gaba da rawa har 茩afafuwanta na nema gaza 蓷aukan gangar Jikinta. Idanunsa ya lumshe wanda suka sauya sosai tare da 蓷an matse shoulder 蓷inta cikin 茩asa da murya dai-dai kunanta yace. "You Are not dreaming, it's real INA SONKI Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem" Ya fa蓷a yana 茩ara mammatsa kafa蓷unta, Sai a lokacin ne kuma Akeela ta tabbatar ba mafarki take ba gaskiya ne, sai lokacin ta 茩ara fahimtar da gske ne abinda yake faruwa da ita a yanzu. Hannunsa dake kan kafa蓷arta ta zame, a hankali ta shiga ja baya tana girgiza kanta idanunta na zubar da hawaye ta shiga nuna kanta tace. "Ni kake so? Ni kake fa蓷awa kana so na, da gske ni kake furta wa kalmar so? Eh? Uhmm" Ta fa蓷a tana 茩ara yin baya har zuwa lokacin idanunta na zubar da hawaye tace. "Ka mance Wacece ni? Ni mumu, ko kuma village gal ko dai witch ko dai ka manta anya bada Anup kake ba, uhm babu yadda akai muke kama da ita kodai you're still sick ne?ciwon cikin yasa ka manta who i I'm?" Ta fa蓷a tana rufe bakinta saboda kukan da yake shirin cik 茩arfinta, idanunta har lokacin yana kansa. Kamar yadda take kallonsa haka yake kallonta har kawo lokacin baka gane abinda yake kan fuskarsa bare kaga sauyawar yanayinsa. Matsawa yay zuwa inda take yana 茩o茩arin ri茩e hannunta tayi saurin jaa baya, tana maka masa wata uwar harara, Al'amarin daya sanya Akeem wani irin ware manyan idanunsa with so much surprised yake dubanta, baki ya bu蓷e zai magana tai saurin 蓷aga masa hannu babu shiri yay shiru sabis ganin yadda ta birkice kamar ba ita ba. A sanyaye Akeem ya langwa蓳ar da kansa gefe guda idanunsa sunyi jajir yace. "Don't reject me Keelerh, when? Where u have no idea sanda na fara sonki, ina iya mutuwa idan kikace a'a" Ya fa蓷a cike da raunin Murya wanda shi ne frist time da rauninta ya bayyana, fuskarsa ta bayyana zallar gaskiyar da yake cikin zuciyarsa, Cike da zallar mamakinsa da kuma yadda ya marai-raice fuska lokaci guda kamar ba mur蓷a蓷蓷an Hamma Akeemmm 蓷in data sani ba, cikin ko in kula tace. "So what idan ka mutum? Hhhhh? You have absolutely Lost your mind, come back to your right sense please, ka mance ne? Have you forgotten? Ta 茩are maganar tana sakin kuka wanda ita kanta bata san dalilin yin sa ba, gani take gaba 蓷aya Akeem ya raina mata hankali, ya bata auren wani and yanzu yana maganar he loves her idan babu ita zai iya mutuwa, Ya mance all abubuwan da ya dinga yi mata, ya 蓷auka cewa hatta ruwan daya cillata bata sani ba,ya kirata da sunayen da idan Court zata kaisa Tabbas zai yaci yari, amma ta share taci gaba da zama saboda yana rayuwa ne 茩ar茩ashin kulawar Ubangijin da kuma nashi, da kuma abinda Baffa yace kamar yadda ya fa蓷a, "I hate you" Shine kalmarsa wacce ba zata ta蓳a iya mancewa da ita ba, har gaban abada never! A hankali Akeem ya matsa inda take yana ware idanuna sosai wane ya kejin suna 茩o茩arin rufe kansu, hannunsa ya mi茩a zai kama nata tayi saurin ture hannunsu yana girgiza kai, Tare da yarfar da hannun nata, Akeem kuwa cikin kwantar da murya mai cike da rauni da kuma nuna bu茩ata na zallar abinda zuciya ke muradi da kuma son kancewa da ita, yace "please! Please! Please" ya fa蓷a cikin wani emotional sound. Tare da 茩ara ri茩e hannunta gam a cikin nasa yana kallonta da kuma sauraran abinda zata fa蓷i, Akeela kuwa hawaye ke wanke mata fuska, tana 茩ara runtse idanunta kafin kuma tace. "Wlh bazan ta蓳a sonka bare kuma kayi tunanin zan aureka so please let go of me" Ta fisge hannunta tare da 蓷aukan hand bag da wayarta ta fara tafiya, takawa Akeem yay tare da 茩o茩arin bin bayanta cikin sauri ta 蓷aga masa hannu tare da fa蓷in. "Kada ka wahalar da kanka Abbien Amani, I'll never ever loving yadda kasa Aure na da Ajmal ba fashi" Tana fa蓷in haka ta fita ba tare data tsaya sauraran abinda zaice ba, harta fice daga cikin Gusto Restaurant 蓷in, ta shiga tafiya ba tare data san inda take sanya 茩afafuwansa ba. Akeem kuwa zamewa yay a wajan tare da zuwa 茩afafuwansa gaba 蓷aya cikin ruwan, ya shiga fesar da numfashi da sauri yana wani irin taune le蓳ansa idanunsa suka riki蓷e tare da sauya launi, ganin baya gane hakan yasa ya mi茩e gaba 蓷aya tare da 蓷aukan key 蓷insa da kuma Wayarsa ya nufi compound kai tsaye motarsa ya shiga lokacin daya fita ko mai kama da ita bai gani ba. Akeela kuwa duk da tafiyar da take ashe akan titi take ta ha蓷a wani traffic mai yawa, mutane suka shiga zaginta wasu kuma suna fa蓷in wannan daga gani akwai abinda ke damunta. Gefe ta sauka tana basu hqr kafin kuma ta tsayar da mai napep ta shiga, tafiya mai nisa sukai lokacin ta daina kukan sai ajjiyar zuciya da take saukewa. "Hajiya ina zan kaiki?" Sai a lokacin ta tuna cewa ba tama gaya masa inda zai Kaita ba, A sanyaye tace "Railway quarter's" "okey" Akeem kai tsaye wani ha蓷a蓷蓷an mall ya shiga, yana shiga ma'aikatan wajan sukai masa sannu da zuwa kamar yadda sukewa costumers nasu, Kujera ya samu ya zauna tare da yin shiru yana sauraran yadda zuciyarsu ke wani irin bugawa da 茩arfin gaske, Ya 蓷an jima zaune ba tare da yay komai, domin he's has already forgot cewa yana cikin mall 蓷in, sai da wata ma'aikaciya tazu tace. "Sir the you need some help?" Idanunsa ya bu蓷e da 茩yar tare da yiwa matar kallo 蓷aya ya 蓷auke kansa, ba tare da yace komai ba, sai wata jotter da pen ya 蓷auka tare da rubuta. _鈥淜aya all, shoe, size 36, expensive bag, abaya, jallabiya for beautiful lady, costumeties, perfumes, inners鈥漘 Ya rubutawa ya mi茩a mata tare da maida idanuna ya rufe yana mamakin yadda ya rikice lokacin 蓷aya, ya 蓷auka hqrinta zai tasiri a kansa amma yay mistake, Ya 蓷auka abin zai zo da sau茩i amma yay babban kuskure domin ta shammace sa, Matar tace "Sir Shekaru?" A ta茩aice yace "17 to 18" Yana gama rufe bakinsa tace "size na bra fa?" Shiru yay domin a nan dai bai san mene zai ce fa, ganin bashi da alamar magana yasa tai shiru tare da juyawa ya shiga loda masa kaya kamar hauka. Wasu 拼an mata ne suka shigo su biyu, dukkan su farare dasu ganinsu kasan cewa wayayyu ne, tun shigowar Anisa idanunta ya sauka akan Akeem, ba zata mance fuskarsa ba, da 蓷an sauri ta dagi shoulder 蓷in ta kusa da ita tace. "Hee Aziza kinga abinda ido na ya gani kuwa?" Juya idanu Aziza tayi kana ta kalli Anisa tace "me kenan?" Murmushi tayi tace. "Uhm ba nace sai na nemusa ba? Kalli can Dr Abdul-hakeem Bukar Bello wanda muka gani a t.v" Da sauri Aziza ta juya domin bata yarda cewa shi 蓷in ne da gske ba, lokacin da idanunta ya sauka akansa kusan suman tsaye tayi, ashe yadda suke tunanin ganinsa har ya shige haka, Ya fi kyau a zahiri fiye da cikin Camera, da 蓷an Mamaki tace "Subuhanallah, Ubangiji yay halitta a nan, wlh shine" Anisa tace "to what are you waiting for? Muyi masa magana" girgiza kai Aziza tayi tace. "I can't" "why?" Cewar Anisa Murya a can 茩asa tace "wlh yay min kwarjini, Wannan macan da zata samesa sai Sa'a, 茩ilan ba 拼ar 茩asar waje ce" Shiru Aziza tayi tana tunanin kafin tace "Bari nai masa" Akeem na jin hakan ya mi茩e tsaye tare da zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa domin duk Maganar da suke yana ji kuma yana fahimta, Jine dashi kamar Maciji, fuskarsa a ha蓷e kamar hadari babu walwala a cikinta yay waje abinsa yana fesar da iska, Yana fita ma'aikaciyar tabi bayansa da manyan bag wanda aka zuba kayan ciki, A bayan mota aka sanya masa kafin mata ta 蓷auki a.t.m 蓷insa ta bashi tana fa蓷in "Thank you sir" Bai kalleta ba ya shiga mota abinsa tare ta bata wuta ya nufi gida, Kusan a tare napep 蓷insu Akeela tayi parking da motarsa, hakan kuma ya faru ne dalilin matsalar da napep 蓷in ta samu, tsayawa tayi domin babu wani ku蓷i a wajanta tama rasa mene za tace, mai napep 蓷in yace "Hajiya ina jira" 茦an茩ame Jikinta tayi bakinta ya shiga motsawa, duk abinda suke akan idanunsa a hankali ya bu蓷e motar ya fito yana mai 茩ara kame fuska babu alamun wasa, a hankali ya 茩arasa wajan mai napep 蓷in, ba tare da yace komai ya zaro wallet daga aljihun sa, shi yama mance yaushe ya sanya ku蓷i yasai abu sai dai ta Atm, 2k ya 蓷auka ya basa mai napep 蓷in yace. "Yalla蓳ai 500 ne" Kallonsa yay tare da lumshe idanunsa a hankali ya sanya hannuna tare da kama hannunta saboda ganin yadda take 茩o茩arin shigewa cikin gate 蓷in. Da sauri ta kallesa sai kuma ta 蓷auke idanunta tare da murgu蓷a masa baki tace. "Malam ka sake ni" Banza yay mata sai ma janta da yay zuwa cikin motar ya tura ta ciki, wajansa ya koma ya shiga tare da danna horn, duk abinda take yana lura da ita amma yay mata banza, da sauri gatekeeper ya bu蓷e masa gate, kana ya shigar da motar yana gama parking ya kashe motar tare da lumshe idanunsa ya jinjina da jikin kujerar yana sauke numfashi, juyawa tayi ta kallesa ka蓷an sai kuma a lokacin ta kula da yadda 茩irjinsa yake wata harbawa domin 茩arara kake ganin 蓷agawar da 茩irjinsa yake, ta蓳e bakinta tayi, tare da juyawa zata fita taji motar a rufe, cikin sauri ta juya tace.. "Zan fita" idanuna a rufe bai ce komai ba sai ma 茩ara kwanciya da yay akan kujerar yana fidda numfashi, a 蓷an hasale tace. "Jira na suke fa" Idanunsa ya bu蓷e tare da juya ya kalleta sosai kafin a hankali Murya kuma kamar ba nashi ba yace "okey" ya fa蓷a yana unlocked 蓷in motar kamar zata tashi haka ta fita zuwa cikin gidan. Tana shiga ta samesu a main Parlo duk sunyi wanka sun shirya ciki fara'a Didi tace. "Ga Tsila ga Tsila" Murmushi Akeela tayi tace. "Didi, Ummi, Mami sannunku da hutawa" Ummi tace "yawwa Daughter daman ke ake jira, jeki kiyi freshen up ki shirya kiyi Lunch time ya kusa" Anup kam tsaki tayi a hankali tace "munafuka" Caraf Didi tace "A'a baiwar Allah, Wacece ke? Daga ina haka zaki ce munafuka? Kul na 茩ara jin Wannan haramtacciyar kalmar ai wannan batsa ce 茩arara" Baba Rabi dai Murmushi tayi, Mami kuma Mi茩ewa tayi dai-dai shigowar Akeem hannunsa ri茩e da kayan shopping 蓷in, Salama kawai yay tare dayin Sama abinsa, da idanu Ummi ta bisa saboda sauyin da taga yayi sosai, Anup kuwa Murmushi tayi tare da Mi茩ewa tsaye tabi bayansa "Haba 拼ar ai ko a gidan karuwar wannan sai anja aji bare kuma keda kike neman a soki" sai a lokacin Baba Rabi tace "haba Didi ai bashi da lafiya ne" da sauri tace "Sada茩allahul azeem, yama mutu mana amma Meye nata ita? Wannan ai cusa kai ne wata 茩armashu da ita kamar 蓷an kampai" Didi ta 茩are maganar tana tura dan茩wali gaba, Akeela kuwa tana zuwa ta cire kayanta tare da shigewa bathroom wanka tayi sosai kana ta fito 蓷aure da towel, tana fitowa Aleema tace. "Duk yadda nasu ai min irin kalbar ki da henna naki amma abin bai ba, naki yafi kyau Allah Hero yana sane ya kaiki ke 蓷aya sbd ki fimu kyau a wajan dinner" a sanyaye tace "Dinner?" Afaf tace "Yeah ki shirya yin make up Ma'ahh" kallonsu kawai tayi domin bata tunanin zata wajan wata ana dinner, shiryawa tayi cikin wata jallabiya mai kyau saboda tafi jin da蓷in dugwayen riguna, Sosai kuwa tai mata kyau ta 蓷ura vail a kanta tare da 蓷aukan wayarta ta fita zuwa Parlo, kai tsaye dinning tayi ta fara cin abinci ka蓷an taci ta mi茩e, Lokacin wayarta na ringing kuma tasan Ajmal ne, cikin main Parlo ta dawo duk an fitar da kayansu zuwa cikin mota na Akeela ake jira, Ummi ce tace "Daughter jeki amsa kayan naki wajan Hero kizo ku tafi" turo baki tayi tace "Ummi bari na 蓷auki wanda kika ban" Da mamaki tace "to bance ba, kije ki amshi wancan no agreement" turo baki tayi gaba kana ta nufi upstairs, Ita wahala yanzu bata son duk sabgar da zata ha蓷ata dashi, Akeem kam yana shiga part 蓷insa bathroom ya yay wanka sosai zuciyarsa a cun茩ushe ko riga bai sanya ba sai 3gauther ya fito Parlo yana baza 茩amshin Radox Feel Active Shower Gel, yana tafiya a hankali kansa a 茩asa, yana zuwa yaji ana knocking door 蓷in, da 蓷an sauri ya kashe gaba 蓷aya light 蓷in parlon yay Wani irin duhu sosai, kasancewa duk windows 蓷in a rufe suke. Tsayawa yay a bakin 茩ofar kafin ya ri茩e handle 蓷in ya bu蓷e yana bu蓷ewa ya shige bayan labule, Cikin nutsuwa ta shiga Parlon ganin kuma duhu ya sata yatsuna fuska, ganin yadda take 茩o茩arin kunna torchlight 蓷in wayarta yasa a hankali a kuma taushashe yace. "Peto my life" Jikinta har rawa yake wajan juyawa tana wani irin sakin dariyar farin ciki tace "You?" Idanunsa ya lumshe kamar ba zai matan ba sai kuma yace "yeah! Ur Bobbo come closer" jikinta na rawa tama mance mene ya kawota cikin part 蓷in na Akeem,ta nufi wajan Bobbo da sauri inda take jiyo hucin Numfashinsa tana zuwa ta tsaya cak Saboda karo da tayi dashi, shiru shima yay yana sauraran bugun zuciyoyinsu baki 蓷aya, Kamar wanda ake ja da 茩arfe haka ya sanya hannunsa duk biyun tare da ha蓷ata da jikinsa ya tura fuskarsa cikin wuyansa yana sauke numfashi kamar yadda take saukewa... Kuyi hqr馃憦馃徎ban iya cewa a yanzu zanna posting sau biyu ba, saboda uzurin dana baku, nasan kune masu supporting 蓷ina, haka kuma ba zance na daina posting sau biyu ba, kawai sai yadda kuka gani. Thank you for choosing TSINTACCIYA鉂わ笍 08119237616 3/12/22, 00:29 - Buhainat: Cikin shagwa蓳e fuska tace "shine baka zuwa ko?" Ajjiyar zuciya kawai Akeem ya sauke har zuwa lokacin kuma yana ri茩e da ita ya kasa cewa komai, sai Numfashinsa da yake 茩ara zafi, Jin shirun yay yawa yasa ta 蓷an bugi kafa蓷arsa kamar zatai kuka tace "uhm say something, kaga unguwa zamu" a 蓷an kasalance yace. "Me kika zo yi nan?" Murmushi tayi tace "kaya nazo amsa ai" "wanne?" Shiru tayi sai kuma tace "Wanda mukai shopping" ha蓷e fuska yay kamar tana kallonsa yace "dawa?" Tana ri茩e hannunsa tace "Hamma Akeemmm" "owk" ya fa蓷a yana 蓷an sakin hannunta tare da kama kalbar da akai mata yana murzawa "why do you ask?" Ya bu蓷e ido sosai yace "Noting, I Only want to know.... Yau 蓷in zaki tafi?" Tace "Eh, naji kamar da Hamma Akeemmm za'a" shiru yay yana jin kamar yabi abinda zuciyarsa ke muradi a yanzu 蓷in, how long zai kasance a haka matsayin Aljanin da bata san ko waye ba, tayaya kuma zai fahimtar da ita cewa shine, anya ma zata yadda, numfashi yaja kafin kuma a hankali ya sanya hannunsa tare da kama hannunta yace "Meyasa kike son binsa? Why not Abbu ko wannan saurayin naki?" Tace "Abbu ai babba ne, ni kuma ai bazan bi wani ba, kuma Abbu yana zuwa aiki" tana gama yin maganar yace "shi Akeem 蓷in bai zuwa aiki?" Tace "Yana zuwa he's a doctor" Akeem yace "Uhm i see" tace "za kazo can 蓷in?" Shiru yay mata abubuwa da yawa sun taro sunyi masa yawa, shirun daya sanya tayi rau rau da idanu kafin kuma tace. "Please mana" still Shiru ya 茩ara hakan yasa ta fara buga 茩afa tare da sakin kuka da 蓷an sauri yace "probably" Akeela tana 蓷an kwa蓳e fuska tace "Probably? Baza kazo ba bayan za muyi 2days a can" hannunsa ya zame a nata tare da mayar da shi cikin aljihunsa yana gyara tsaiwarsa yace "zan zo" Murmushi tayi tace "tace sai kazo" yace "In sha Allah... Tell me Akeela who is ur first love?" Dariya tayi sosai kafin tace "拼ar yarinya dani tab... I don't love" lumshe idanunsa yay yana 蓷an jin sanyi a ransa at least nauyin da zuciyarsa yake masa ya ragu sosai fiye da baya kafin ya 蓷an numfasa yace, "Uhm i see.." tace "ehmn ba kaga ganni 茩arama ba" ware idanunsa dake a Lumshe yay yace "Uhm how old are you?" Ya fa蓷a yana 茩ara kame muryarsa sosai yadda bazai gane ba tace. "Soon zanyi clocking 18.." shiru yay can kuma yace "can u marry someone 2times ur age?" Murmushi tayi tace "I don't know" baya yaja da 蓷an sauri ganin wayarta n 茩o茩arin kawo haske yace "Ok take care of yourself zan tafi" wani iri taji kamar ya tafi tafe "And you too" jinjina kai yay yana tafiya a hankali yace "close your eyes idan kika ganni a haka zaki tsorata" da sauri ta rufe idanunta sosai shi kuma ya shige bedroom yana kunna light 蓷in parlon. not too long da tafiyarsa ta bu蓷e idanunta lokacin wayarta nayin haske ganin sunan Ummi yasa ta dafe 茩irji tare da fa蓷in "Ohhh Dear Lord" da 蓷an sauri ta 茩arasa bakin bedroom 蓷in tare dayin knocking, Akeem na jinta yay mata banza ganin tana 茩ara 蓳ata lokaci yasa ta tura kanta ciki ba tare da sallama, yana zaune akan sofar dake gefen bed 蓷insa lokacin ya 蓷auki wata red 蓷in Armless ya saka tare da sauya perfume 蓷in jikinsa, Ya mi茩ar da 茩afafuwansa gaba 蓷aya zuwa kan 蓷aya sofar yana Ka蓷awa a hankali idanunsa manne cikin glass yana operating system 蓷in, hannunsu ri茩e da HDA fresh fruit Yana sha ka蓷an, tsaye tayi a gefe guda tama rasa ta inda zata fara sai rarraba idanu take gaba 蓷aya ta mance da abinda ya faru a Gusto Restaurant domin bashi ne a ranta ba, cikin gajiyawa da tsaiwar da take masa aka yace "have your way idan ba cinye ni zaki ba" baki ta murgu蓷a masa kamar yana kallonta yace "Uhm" cikin rashin kunya tace "wai kaban kaya" har lokacin idanunsa akan System abinda bata sani ba duk abinda take yana ganinta hakan yasa bai ma 蓷aga kansa ba, ganin yadda yay mata banza yasa tace "tafiya za muyi" a takaice yace "owk" tace "kayan" gently ya ajjiye system 蓷in tare da 蓷aga idanunsa ya kalleta sosai kamar ba ita ta gama yi masa kukan shagwa蓳a ba yanzu cikin nutsuwa da kamewa yace "kin ban ajjiya ne?" Girgiza kai tayi tace "Ohhu! Nidai haka Ummi tace min" Mi茩ewa yay daga zaunan da yake ya shiga Kallonta frm head to toe, kafin a hankali ya shiga takawa zuwa inda take yana zuwa tana ja baya cike da tsoran Abuja zai mata, Sai da taje bango Ya ya tsaya tana rufe idanunta ya jima yana 茩arewa fuskarta kallo kafin ya ran茩wafawa dai-dai kanta yace "tsammaci abin baki tsammani ba" idanunta ta bu蓷e tace "bangane ba" gira ya 蓷aga yace "I love You" idanunta ta 蓷auke daga garesa tana jinjina 茩arfin halinsa juyawa yay abinsa tare da 蓷auko kayan ya bata, amsa tayi tana murgu蓷a baki yace "baza kici kin gode ba" hararsa tayi tace "Eh 蓷in" tana juyawa da niyyar barin bedroom 蓷in yay saurin sanya hannunsa ya kama nata kafin tai magana ya ha蓷ata da jikinsa yace "take care of yourself" yana fa蓷in hakan ya saketa tare da shigewa bathroom, sandarewa tayi a wajan bata san mene yasa baki 蓷aya bashi da kunya ba, fita tayi tana fita Anup taja tsaki Mami kuma ya 蓷an kalleta sai Ummi da tace "me kika tsaya yi ne" shiru tayi mata tana shiga part 蓷in Didi, ta sameta zaune tana jin Redio, daga tsayan tace "zamu tafi" kallonta Didi tayi tace "to ni daga ni sai ni bani da abinda zan baki Tsila, duk sun barni a gantale da cewa nayi ko kai da 茩afa na kaza ne ana bari na insiyar na samu taro da sisi, Amma shiru kin ganni nan hqr ne dani da kuma tawakkali" murmushi kawai Akeela tayi tare da ficewa lokacin su Ummi sun duba kayan ta zuba mata cikin trolley bag, Baba Rabi tace "ki kula da magani" tace "In sha Allah Mama" Ummi tace "Allah ya kiyaye Aleema ki kula da ita kin san ba saba fita tayi ba" Aleema tace "in sha Allah Ummi bye" fita sukai gaba 蓷aya Anup a gaban mota, Mami a gidan tsakiya ita da Afaf Akeela da Aleema a gidan baya, motar su na fita Akeem yaja numfashi tare da juya zuwa cikin gym 蓷insa. Asheer ya kalli Dad yace. "Dad tun 蓷azo kake son fa蓷a min wani abu ka kasa, please feel free Dad na kasa fahimta Meema ta fara ja baya dani tunda ta samu lafiya ina yawan ganin abubuwa a cikin idanuna, 茩wa茩walwata kamar zata tuna min wani abu haka na keji ina jin ciwon kai sosai Dad, so please ka fa蓷a min koma mene" Ajjiyar zuciya Dad yay yace "Asheer my son duk abinda na fa蓷a ka fahimce ni nasan kana da dauriya banyi kuma hakan dan son zuciya ba, sai dai ina ganin shine mafita sosai" kallon Dad yay kafin yace "In sha Allah Dad" gyara zama yay sosai kafin yace "Asheer a zahiri ba nine mahaifin ka ba, nima tsintarka nayi......" Ya kwashe komai ya fa蓷a masa, tun kafin ya gama Magana wata zufa take yankowa Asheer ta ko'ina a jikinsa, tsoro da razani ya ratsa masa kofofin Zuciyarsa cikin damuwa yace "Dad do you mean babu wanda yasan waye ni? Hatta ni kaina ban san wane ni ba? Bani da kowa Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" girgiza kai Mom tayi tace "kana damu kana da Meema, kada ka damu kanka in sha Allah soon zaka tuna waye kai 蓷in" Ajjiyar zuciya kawai ya sauke idanunsa sun cika da 茩walla amma ya kasa fitar dasu, a hankali kuma Dad yace "Kana da Meema, Meema is your wife Asheer" Already Meema ta san da maganar sbd Mom ta fa蓷a yana 蓷aga idanunsa suka ha蓷a ido da sauri ta juya tare da shigewa cikin part 蓷inta kunya duk ya cika mata zuciya, shirun da yay yada Dad cewa "fatan zaka amshi Meema hannu biyu tare da 茩addarar data fa蓷a mata, domin ban sani ba ko har yanzu akwai Sauran rashin lafiyar a tattare da ita, nayi tunani babu wanda ya dace ya samu auren Meema sai kai saboda sha茩uwa da kukai da juna, ban san mene yasa ba amma Meema da kanta ta za蓳i fuskar da za'a saka maka, wannan ka蓷ai yasa na san cewa akwai dalili, koda baka sonta nasan Tabbas wata rana za kaso ta in sha tashi kaje" Asheer zama yay kamar wani statue, Ba'a san waye shi? Meema matarsa ce? Abubuwan da suke masa yawo a zuciya kenan, wanda kuma suka sanya masa damuwa a cikin zuciyarsa kenan, Mi茩ewa yay ya nufi part 蓷in sa, yana zuwa ya kwanta yana al'ajabin abun a kansa tare da matsawa kansa son tunana abinda ya shige. Da daddare Asheer ya dawo daga sallar Issh膩 jikinsa sanye da jallabiya kai tsaye kuma bedroom 蓷insa ya shige tare da zama yana danna Wayarsa yana jin yadda kansa ke masa ciwo sosai, Mom dake Parlo suna dinner tace "Meema ki kai masa dinner part 蓷insa" shiru tayi kanta a 茩asa sai dai Mom da gaji tace "Maryam dake nake" Mi茩ewa tayi tsaye cike da kunya amma ta kasa cewa komai tray 蓷in ta 蓷auka lokacin tana sanye da jallabiya ta 蓷aura 茩aramin hijab a kanta, a hankali take Knocking 茩ofar daga can ciki yace "come in" kamar ba zata shiga ba sai kuma ta shiga yana zaune lokacin ya zame jallabiyar jikinsa babu riga sai 3gauter a jikinsa, da Sauri ta 蓷auke kanta tare da ajjiye tray 蓷in zata juya yace "taimakamin da bottle of water Anuty Meema" wata kunya ce ta kamata har lokacin kuma bata kallesa ba, ta nufi wajan fridge ta 蓷auko masa mai sanyi guda 蓷aya, bashi tayi ya amsa yana tashi zaune tare da 茩are mata kallo komai nata ya sauya kamar ba ita ba, she's younger than her age, tana bashi ta juya yace "ina zaki?" Tsayawa tayi kanta a 茩asa Mi茩ewa yay tsaye tare da nufar inda take yana zuwa yasa hannuna ya juyo da ita suna farcing juna yace "Uhm" juya masa tayi ita abin kunya ke mata wai 茩aninta shine zai zama mijinta murya a kasalance yace "Muna fa蓷a ne?" Girgiza masa kai tayi yace "to meye ake juya min baya haka" shiru tayi sai kuma tace "eat your dinner" girgiza kai yay yace "a'a" tace "why" kai tsaye yace "bana jin da蓷i" da sauri ta 蓷aga Idanunta tare da juya ta kallesa tace "what happened to you Meke maka ciwo" ganin yay shiru yasa ta mi茩a hannunta zata 蓷ura a wuyanta ba zato taji ya 蓷aga ta cak bai tsaya ko'ina ba sai kan bed da sauri ta runtse idanunta Zuciyarta na halbawa lokacin da taji bakinsa akan nata.. 3/12/22, 00:29 - Buhainat: Idanunta ta runtse tana sauraran abinda Asheer yake mata, gaba 蓷aya kunya ya gama kamata duk Yadda tasu yana shi abinda yake 茩o茩arin yi amma abin ya girmama tana kallo yay abinda ya keso kana ya 蓷auke ta zuwa bathroom, bayan sun gyara jikinsu ta sanya Jallabiyar sa ne suka fito yana tsokanarta tura baki gaba tayi tace. "Allah bana so" Dariya yay mata yana zama tare da kama hannunta ya zaunar da ita a gefensa yace. "Ni kuma ina so" Rufe fuskarta tayi a hankali kuma cikin serious tone yace. "Maryama" Yadda ya kira sunanta a nutse yasa ta 蓷ago kanta tare Kallon cikin idanunsa a hankali tace. "Uhm" gyara zama yay ya ri茩e hannunta sosai kafin yace. "Tell me something" Idanunta ta juya tace "what?" Yace "do you love me? I mean kina son Aure na dake?" Kasa magana tayi domin kwarjinin da yay mata hakan yasa ta sunkuyar da kanta 茩asa cikin lallami yace "it's okay, na fahimta zoki kwanta to" Ya fa蓷i hakan yana 蓷aukan Wayarsa tare da yin dailing number Akeem wacce ya amsa, Wayar nata 茩ara ba'a 蓷aga ba, haka nan ya samu kansa da son yin magana da Akeem 蓷in ba tare da wani dalili ba. A kira na uku Akeem ya 蓷aga hakan yasa Asheer cewa. "Hello" Akeem time 蓷in yana part 蓷insa tare da p.a suna yin magana akan kiran da Abdul-aziz Bamali yay masa kamar ba zai magana ba sai kuma yace. "Assalamu alaika" ajjiyar zuciya Asheer ya sauke kafin yace "I'm sorry bro kana lafiya?" 茒an jim yay kafin yace. "Who am i speaking with?" Asheer yace "Asheer Ahmad Adil, na amshi number ka wajan taron da akai 2days back" jinjina kai yay yace "uhm kana lafiya ya iyali" Murmushi Asheer yay tare da kallon Meema wacce take kallonsa yace "Allahamdulillah ya naka iyalin" a hankali Akeem yace "Allahamdulillah" shiru duk sukai Asheer dai ya kasa juriya yace "You look like familiar" Meema wacce take sauraran su tace "Bro ina yarinyar dana gansa da ita" Asheer yay Murmushi yace "daman na kira ne kawai mu gaisa" Akeem na amsar File 蓷in hannun P.a yace "thank you" Asheer na 茩o茩arin kashe kiran Meema ta amsa tare da fa蓷in "Uhm kana lafiya" tsayawa cak Akeem yay daga duba file 蓷in, dalilin saukar Muryar Meema da yaji, Muryar daya yake dai-dai da bugawar zuciyarsa dama Numfashinsa baki 蓷aya, Tabbas yasan mai Muryar, Amma a yanzu yasan ba ita 蓷in bace kawai ka mancecrniya ce, shirun da yay ya sanya Meema fa蓷in "Hello" Sai a lokacin yaja idanunsa ya lumshe yana sauke numfashi kasala da kuma kewa ya saukar masa, Cikin 茩asa da Murya yace "Allahamdulillah" jin hakan yasa Meema fa蓷in "ina matar taka?" Ware fararan idanunsa yay yana mamaki sai kuma yace "Mata?" Tace "Eh, wacce na ganku tare ranar taro" numfashi ya sauke yana girgiza 茩afarsa yace "lafiyarta lou" ya fa蓷a cike da girmamawa da kuma zallar ladabin daya samu kansa ciki, "Is she your wife?" Maganar data samu kanta da furta wa kenan wanda ya sanya Asheer kallonta tare da juya idanu alamar "why do you asking?" Kallonsa tai tana 蓷auke idanunsa saboda sumbatar goshinta da yay, a hankali Akeem yace. "In sha Allah" Murmushi tayi tace "I'm happy for you, Allah yay maku albarka" cikin kasalar daya samu kansa yace "Ameen, Ngd" sallama sukai suna gamawa Asheer yace "mene yasa kika karanci likita?" Tace "saboda ina so" yace "To ba dashi kika dace ba" idanu ta juya tace "why?" Yace "Are You questioning me?" Gira ta 蓷aga masa tace "Of course" yace "uhm da lawyer kika dace wannan tambayar naki is too much" mi茩ewa tayi tana fa蓷in. "Uhm good night" shiru yay mata ya koma ya kwanta abinsa yana danna Wayarsa hankali kwance ganin Hakan yasa tace "Baka da lafiya ne" still Shiru yay mata cikin damuwa ta dawo kusa dashi tare da bu蓷e baki zatai magana kafin ta 茩arasa ya jata zuwa bed tare da rufe su da duvet ya kashe light. Akeem kuwa suna gama wayar ya kalli P.a tare da juya file 蓷in hannunsa yace. "Zanyi signing 蓷in gobe ok" jinjina kai P.a yay kafin yace. "Gaba 蓷aya an kammala aikin sabon takin da akai, kuma anyi selecting na duk garin da za'a kai, amma har yanzu akwai wanda suke 茩orafi akan takin kwanaki" Gorar ruwan daya 蓷auka ya kai bakinsa sai daya sha sosai yace. "Ka tabbatar da kyan wannan an samu nafdac ta duba" p.a yace "Yana da kyau sosai, komai anyi sa bisa tsari kamar yadda kake bu茩ata, kayan aikin duk daka sanya a nemu an kawo" A wannan karan hankalinsa gaba 蓷aya yana kan system ba tare da yace wani abu ba, gane shirun nasa yasa p.a fa蓷in. "An samu matsala sosai a zauran majalisar 蓷inkin Duniya wanda yakai ga rikici sosai aka tashi daga tattaunawar bayan an tabbatar da cewa an sauke ministoci guda 10 cif daga kujerun su, haka kuma an maida sabbin ministoci guda 10 but till now ba'ai mentioning name's 蓷in su,amma jiki na yana tabbatar min cewa Tabbas akwai sunanka" Yana gama fa蓷in maganar Akeem ya mi茩a masa wata gorar ruwan mai sanyi yace "drink" Ba musu ya amsa ya fara sha kana ya mi茩e yace. "Goodnight" idanun Akeem akan system yace. "Bil khairan alal khair send my regards to Momcy" yace "I'll" ya fa蓷i hakan yana fita saboda dare yayi. Yana fita Akeem ya mi茩e tare da rufe 茩ofar part 蓷insa bayan ya duba ko'ina na gidan ya tabbatar komai lafiya, Wanka yay ya sauya kaya zuwa white cotton pajamas, Ya fesa perfume tare da sanya minti a bakinsa, kwanciya yay yana lumshe idanunsa fuskarta ya fara yi masa yawo hakan yasa ya 蓷an mirgina ka蓷an tare da jawo pillow ya rungome, time ya duba yaga 11:03 ya tabbatar yanzu tayi bacci, idanunsa ya 茩ara rufewa bakinsa 蓷auke da addu'ar Allah yasa bacci ya 蓷auke sa, sai wajan 3 na dare ya samu bacci ya 蓷auke sa. ABUJA ASOKORO Sai wajan Issh膩 jirginsu ya sauka saboda jiran da sukai airport, Suna sauka wata mota tazu 蓷aukar su, kai tsaye aka nufi dasu Asokoro gida mai number ta 111, gaba 蓷ayansu suna a gajiye ne musamman Akeela da bata saba hawa jirgi ba, sai abin yay mata yawa domin har wani zazza蓳i ta keji, Gashi sam bata da sakewa musamman yanayin yadda taka mutane a cikin gidan, Duk sai ta zama wata Uncontactable, suna shiga wata tattijuwa suka fara cin karo mai suna Dada, tana zaune cikin shiga ta alfarma ga wasu 拼an mata kusa da ita, da alamar jikoki ne, Sai wata daga can gefe mai suna Fati, daga alama bata son mutane sosai, Murmushi Dada tayi tace. "Ma sha Allah, lale lale da zuwan kishiyoyi" Aleema ce tace "Lallai ma tsohuwar nan kina hutawa" Dry Dada tayi tana fa蓷in "Yarinya yanzu ko a kasuwa aka samu nida ke sai an siye ni kina zaune" Afaf tayi saurin fa蓷in "Allah ya sauwa茩e waike Dadan nan Meke kika 蓷auki kanki ne?" "瞥an mata" ta bata amsa idanunta na sauka kan Akeela wacce take tsaye kanta a 茩asa, Babu wacce tace mata zauna hatta Mami banza tayi da ita, sai a lokacin Dada tace.. "Ba茩uwa mukai ne" juyawa sukai gaba 蓷aya harda Fati suka kalli Akeela, da 蓷an damuwa Aleema tace. "Dada 拼ar Baffa ce fa" Juyawa Dada tayi ta kalli Mami tace. "Khadijah itace wacce kike fa蓷a min ko? Allah sarki" Mami ta bu蓷e baki da 茩yar tace "Eh Dada" Sai a lokacin Akeela ta 蓷aga kanta suka ha蓷a idanu da Dada a hankali kuma ta dur茩osa cikin muryarta mai sanyin nan tace "Ina yini Dada" Ta fa蓷a kamar yadda taji suna kiranta dashi, Murmushi Dada tayi tace. "Lafiya Allahamdulillah ya 茩arin hqri?" Tace "Allahamdulillah" Aleema ce ta Mi茩e tace "Dada yunwa na keji" Dada tace "Ai kuwa duk cocon basa nan, saboda dare yayi" cikin sauri Anup tace "Akeela ko zaki mana?" Da idanu ta kalli Anup ba tare da tace komai ba tana 茩o茩arin yin magana Mami tace "Me zai hana tayi itama za taci ai, ki nuna mata kitchen Afaf kuje kuyi wanka kafin ta gama" Mi茩ewa tayi ta nufi part 蓷in da take sauka idan tazo, Anup kuma ta mi茩e tana wani irin yin murmushi kafin tace "Follow me na nuna maki kitchen ko" a sanyaye tabi bayan Anup tana jin yadda zafin zazza蓳in ke son cin 茩arfinta suna isa kitchen ta nuna mata ita kuma ta juya. Mi茩ewa Dada tayi duk suka shige part 蓷insu, ya rage sai Fati wacce har lokacin babu wanda ta kula sai danna waya take abinta. A hankali Akeela ta fara duba kayan kitchen 蓷in komai akwai ta rasa mene zatai mai 蓷an sau茩i haka, ganin babu lokacin yasa ta fara 蓷aukan wani kifi guda uku manya ba bushasshe ba, 蓷anye ta wanke tare da gyarawa ta kunna gas kana ta 蓷ura tukunya ta sanya kifin, albasa ta yanka manya manya dai ta zuba Ginger a ciki, kana ta fara feraye dankalin turawa, tana gamawa tayi blending kayan miya babu tomato's, lokacin kifin ya gama, cikin 蓷an sauri ta soya kayan miyan tare da 蓷ura sanwa yana tafasa bayan ta sanya maggi ta zuba dankalin tare da dafaffiyar albasar, tare da kifin ta rufe, pineapple juice ta fara ha蓷awa mai zu蓳o, tana gamawa ta sanya fridge lokacin gaba 蓷aya gidan yay shiru, tsaye tayi tana duba wayarta yau gaba 蓷aya ba suyi waya da Ajmal ba, 5mnts ta 茩ara ta gama girkin ta zuba cikin warmers, tare da fita ta waje, tana fita Mami ma fitowa cikin shigar bacci kallo 蓷aya tayi mata tace. "Kin gama" kai ta 蓷aga mata tace "kije to kiyi wanka kice masu su fito" ta fa蓷a tana nuna mata, Part 蓷in da suke, cikin gajiya take tafiya da 蓷an sauri taja baya ganin wata mace ta fito kana kallon matar kasan ba kirki gareta ba, Kallon Akeela tayi tace "Ke kuma fa?" Jikinta ta 茩an茩ame tace 'ina yini" tsaki taja tana yin waje abinta, jikin Akeela na rawa ta shige ciki duk sunyi wanka sunyi sallah Afaf na ganinta tace. "Kin gama ka ruwa can na ha蓷a maki" Murmushi tayi tace "thank you" Fita duk sukai ita kuma ta shige bathroom domin yin wanka. Suna fita suka samu Mami duk ta zuba masu fatan dankalin a plate tare da juice 蓷in, zama sukai suka fara ci sai a lokacin Mami tace. "Fati waike baki iya gaisuwa bane? Wlh Aunty Yana kin sangarta yarinyar nan" Matar data ha蓷u da Akeele mai suna Yana tace "Rayuwa ce kowa abinda yay niyya shine yake, Anup meet at my room" ta mi茩e tare da barin wajan, Anup kam sai da taci plate biyu ta mi茩e, babu jimawa Akeela ta fito sanye da duguwar riga peach mai kyau 蓷aya daga cikin wacce Akeem ya siya mata, ta 蓷ura wula a kanta, kanta a 茩asa ta 茩arasu wajan Aleema taja mata kujera, kallo guda Fati tayi mata ta 蓷auke tana ci gaba da cin Abincin, zama Akeela tayi Afaf tace "Mami ina abincin Akeela?" "Daman ba taci ba?" Kallon Akeela Aleema tace "kinci?" Girgiza kai tayi tace "ina gamawa Mami tace naije na wanka na kiraku" Mi茩ewa Mami tayi tace "Ki dafa wani to domin an cinye" gaba 蓷aya suka kalli Mami Afaf kamar tai kuka tace "Amma Mami ya haka?" Ha蓷e fuska Mami tayi tace. "The you have any problem Afaf?" Girgiza kai tayi tace "noting" Mi茩ewa Akeela tayi cikinta na wani irin kukan yunwa amma ta daure ganin hakan yasa duk suka mi茩e Aleema na fa蓷in. "Muje na rakaki kiyi ni ban iya ba" girgiza kai tayi tace "No, na 茩oshi" "Are You sure kin 茩oshi?" Cewar Afaf kai ta 蓷aga tana zuwa ta hau gado ta kwanta, gaba 蓷aya tausayinta ya kama su da sun haka ne da basu ci nasu ba, Wayarta ce ta shiga ringing a hankali tai answering tana manna wayarta a kunne tare da fa蓷in. "Hello" ta fa蓷a a sanyaye saboda juyawar da cikinta keyi, Ajmal dake kwance yana fama da nasa ciwon yace "what happened with your voice?" Kamar ba zatai magana ba sai tace "bacci nayi ne" ajjiyar zuciya ya sauke tare da fa蓷in "how are you my beauty? I miss you so much kamar nai hauka" Murmushi tayi tace "How are you" yace "I'm fine kefa ya jikinmu" shiru tayi kafin tace.. "Baka da lafiya ne?" Kamar tana kallonsa ya girgiza kai tare da fa蓷in. "Lafiya nake, soon Zaki zama Matana dat why nace jikinmu" lumshe idanunta tayi saboda tunawa da maganar Bobbonta da tayi kafin kuma tace. "Ina Abuja fa" da sauri ya tashi zaune cike da mamaki yace "Are You serious Wify?" 茒aga kai ta yi tana jan numfashi sosai ta kejin yunwa amma ko ruwa bata samu damar sha ba, A sanyaye Ajmal yace. "Uhm Get ready da safe zan zo" zare ido tayi tace "A'a please kaga bana gida kuma" yace "Kuma me? Kada nazo na ganki abinda baki sani ba tuni ankai ku蓷in na gani ina so kuma an bani ke, na kuma sanya lokacin auren mu wata biyu masu zuwa" Zare ido tayi tana jin gabanta na fa蓷uwa sosai sai kawai tayi shiru, Ajmal hannunsa akan mararsa yana aikin nasa daya sama, a hankali kuma yake sauke numfashi wanda har cikin kunnanta take jiyo sautin fitar numfashin nasa cike da mamaki tace. "Are you okay" shiru yay mata saboda wata zufa dake yanko masa a lokacin gab yake da samu salama cikin damuwa tace. "Baka da lafiya ne?" A hankali yace "uhm" tace "Meke damunka" cikin 茩asa da Murya yace "i need you please ina son ai auren mu nan da 2 to 3week mana" shiru tai masa jin abin nasa yana girma tace "bye" yace "wait" shiru tayi yace "Abuja ina?" Tace "naji ance Asokoro" a hankali yace "okey ki kula i love You" kashe wayar yay yana 茩ara matse mararsa lokaci guda kuma ya 茩an茩ame jikinsa waje guda yana fidda numfashi. Da Subhi kuwa Akeem ne yake sakkowa daga strains 蓷in bene, yana sanye da tattausan Embrodiery Islamic jallabiya cotton ash, yana fitowa ya samu Abbu tsaye yana jiransa a tare suka nufi masjid bayan an idar suka dawo a tare, a Parlo Abbu ya zauna yana shan black tea Akeem kuma ya haura sama, saboda Litinin ce yana azumi kamar yadda ya saba. Yana shiga cikin bedroom 蓷insa ya zame jallabiyar jikinsa ya kwanta kan bed tare da lumshe idanunsa yana jin bugun zcyarsa samun kansa yay da son jin muryarta sai kawai ya 蓷auki Wayarsa tare da kiranta da asalin family number nasa, lokacin Akeela tana kwance sai bacci take looking damn cute, sama sama ta kejin ringing 蓷in waya wanda kuma shine kira na biyu, da 茩yar ta bu蓷e idanunta wanda sukai mata nauyi sosai, kafin kuma a hankali ta mayar ta rufe lokacin tana danna answering, manna wayar tayi a kunnanta tana fa蓷in. "Hellooo" ta fa蓷a cikin sanyin murya da tarin gajiya, Ajjiyar zuciya Akeem ya sauke lokacin da yaji sautin saukar muryarta acikin kunansa, shiru yay har Akeela ta kaji ta 茩ara fa蓷in. "Hello" a wannan karan idanunsa ya runtse tare da dafe saitin zuciyarsa saboda tsananin buga masa da tayi da 茩arfi sanadiyyar jin muryarta mai cike da tarin bacci, jin shiru yasa Akeela bu蓷e idanunta tare da duba screen 蓷in wayar ganin number ce babu suna yasa ta mayar da wayar kunanta tana fa蓷in. "Tashi kiyi sallah" ya fa蓷a cikin sanyin murya kamar ba Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ba, cikin sauri ta zare idanunta cike da mamakin jin muryarsa, 茩ara ware idanunta tayi gaba 蓷aya mamakin abin take domin tama mance dashi. "Ki tashi kiyi sallah nace" A hankali ta rufe idanunta tare da fa蓷in "ina ka samu number ta?" Bai bata amsa ba sai cewa da yay "I Said wake up and pray okey" zata kuma magana yace. "Nace ki tashi kiyi sallah ko?" Baki ta turo tare da murgu蓷a bakin tace "to" Yace "ke! Nine kike murgu蓷awa baki?" Zare ido tayi tare da cire wayar tana mamaki kana kuma ta mayar da wayar tace "Ni kuma?" A hankali yace "A'a ni" Shiru tayi ba tace komai ba, ta 茩ara Lumshe idanunta saboda baccin da yake cinta yace. "Tashi" ware ido tayi tace "Na tashi" yace "tashi zaune" da mamaki take sauraransa kamar a sama taji yace "Mamaki?" Ita wahala a yanzu mamakin surutunsa take bata ta蓳a tunanin yana magana har haka ba, yace "tashi zaune" a hankali ta tashi zaune yace "stand up" nan ma a hankali ta mi茩e tsaye tana murza idanunta dake cike da bacci yace "shiga bathroom" ba musu ta bu蓷e 茩ofar bathroom dake kusa da ita ta shiga, sai da yaji 茩arar bu蓷e 茩ofar Sannan ya kashe wayar yana sauke numfashi. Alwala tayi tare da yin Sallah bayan ya idar ne ta tashi su Aleema Ita kuwa bacci kasa 蓷aukan ta yay saboda yunwar data keji gashi kuma azumi zatai yau 蓷in dan haka tai addu'ar Allah ya sanya mata hqr da juriya. Da Yamma aka fara shirin tafiya walima saboda haka tsarin nasu bikin yake, za'ai litinin talata safiyar juma'a a tafi da ita zuwa Legos a can za'a 蓷aura aure ai dinner daga nan su shige Paris ita da mijin. Misalin 4 na Yamma Akeela na zaune Afaf da Anup da kuma Aditiya suka shigo gaba 蓷ayansu sunyi make up musamman Aditiya ita da take amarya, Murmushi Aditiya tayi tace. "Kina zaman jiran 蓷aki ko Akeela tashi ki shirya zamu shige Cocktail daga nan zamu shige wajan walima" Murmushi tayi lokacin ta galabaita sosai a hankali tace. "Ayyyah! Ai da kun tafi kawai ina azumi fa" Afaf tace "ai baki isa ba, akwai kayan bu蓷e baki a can" Mi茩ewa tayi jiri na 蓷aukan ta, wanka tayi har lokacin suna 蓷akin hadda Fati wacce take danna wayarta hankali kwance tai kyau sosai, Aleema tace "muje ai maki make up 蓷in" zare ido tayi tace "A'a please kawai ban kayan na sanya" Ya tsuna fuska Anup tayi ta fita daga cikin bedroom 蓷in, Fati kam sai a yanzu ta 蓷an saci kallon Akeela, bisa dole Akeela ta zauna aka fara mata kwalliya Aleema sai vedio take kamar itace amayar, wayyoooo Allah zo kuga yadda tai kyau cikin ash 蓷in gown 蓷in ko amarya albarka, gaba 蓷aya jinta tayi a takure, Afaf ta bata hand bag 蓷inta itama ash sai hill 蓷inta shima ash, vail ta 蓷auka yana da girma Afaf tace "kut sai kace matar aure gsky cire" girgiza kai tayi tace. "A'a please" dole suka hqr mota suka shiga baki 蓷aya sai Akeela dake Shirin shiga mota, Mami tayi saurin fa蓷in "Akeela zoki gaisa da Yayata sai ku tafi tare da Anup" da sauri Aleema tace. "Mami bari na sakko sai mu tafi tare" tace "bance ba kamar za'a cinyeta" kama hannunta sukai su kuma driver ya jasu zuwa hall 蓷in da Za'ai cocktail 蓷in kasancewar iya 拼an mata ne. Suna fita Mami taja ta tsaya tana kallon Akeela kafin tai magana Yana ta fito sai kuma Anup Fati na can gefe tana waya da amarya, ciki salo Anup tayi dariya sosai tace. "Kaga Tsintacciya" Da Sauri Akeela tace "TSINTACCIYA?" Mami tace "Eh mana, Tsintacciya mara uwa da uba wacce akai cikin shege aka haifeta, haihuwar kan Bola kawai" a razane Akeela tace "Mami bangane ba" wani irin wawan mari Anup ta sauke mata,kafin ta motsa Mami ta 茩ara sauke mata Wani sai da suka sauke mata mari guda biyar ciff, tsananin gigita da kuma fitar hayyaci yasa Akeela Numfashinta ya tsaya na wasu seconds kafin kuma wani irin raunataccen kuka ya sauke mata tace. "Mami duk abinda nayi is okey to me dan Kinyi min fa蓷a, amma ki daina ha蓷ani da kalmar Shegiya wlh zuciyata zata buga" dariya Mami tayi tace. "Ki mutu mana, ai baki da wani amfani kamar yadda kokai sanadin rashin tilon 蓷ana wlh kema sai kin bi duniya, tsinanniya kawai" Yana tace "daman ance TSINTACCIYAR MAGE BATA MAGE,ke Ashe ba 拼ar gidan bace kema har a kanki akewa 拼arta gori" Dariya Anup tayi tace. "A rina an saci zanin mahaukaciya, daman shegun nan kunfi kyau" ta fa蓷a tana dukan cikin Akeela, Yasubuhanallah! Gaba 蓷aya Akeela jitai Duniyar ta tsaya mata, komai nata ya tsaya banda duhu babu abinda take gani. Cikin wani irin hali tace "Mami kiji tsoran Allah ki fa蓷a min gaskiya dan Allah Wacece ni?" 茒auke ta da mari Mami tayi tace "Yanzu 茩ilan kyafi fahimta, daga Baffa har Baba Rabi babu wanda ya tsuguna ya haifeki ke 蓷in tsintacciya, tsintar ki akai... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe.... 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/12/22, 00:29 - Buhainat: 87-88 Queen of writer's TSINTACCIYA 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 Tafiya kawai Akeem yake for almost 30mnts a motar gidan su Mami, not knowing that particular derection he's heading to, Je just can't believe Akeela is gone! Tashin hankali 茩arara ya bayyana akan kamilalliyar fuskarsa, wanda duk yadda kai ga danne abu amma wannan ya gagara domin kana ganin fuskarsa zata maka showing how warried he's. Bata san Abuja ba, infact babu inda yake fita bare har ta fita daga Kano, bata san yadda zata kula da kanta ba, tashin hankalin sa 蓷aya da yaji wai aljanunta ne suka tashi sune sanadiyyar barinta gidan. Ba inda ta sani bare yay assuring cewa gida zata koma bayan sun saketa, duk da yasan he is just assuming ba gidan zata ba, but is she even alright da aljanun sun saketa zata iya bayanin inda take ta nemi taimakon wani, amma idan akwai dalili na barinta Tabbas ba zata koma ba. Who does that.. Buga kan motar yay yana wani irin huci kafin a hankali yay parking can gefe guda, ganin babu ita babu alamar ta, Yama rasa mene zai akan wannan al'amarin,ina zai ganta ta ina zai lalubuta.... Where is he to start from?? Kashe motar yay baki 蓷aya tare da Lumshe idanunsa ya shiga fidda numfashi tare da fa蓷in.. "Yasubuhanallah!" Ya fa蓷a a fili domin wani irin huci yaji zuciyarsa nayi masa yana jinta a cun茩ushe, gashi Azumi ya mance ko ruwa bai sha ba, domin bama ishirwar ya keji ba yanzu ba ganin Akeela yafi masa komai muhimmancin, a nan wajan cikin mota ya kwana domin ko yaje hotel 蓷in da yake tunani bazai samu bacci ba. Washe gari.. gaba 蓷aya suna zaune akan dinning room, Aaliyah Arif Meema Asheer Mom da kuma Dad, Arif ne yace. "Akki na kasa nutsuwa wallahi sai da na kira Aalam na shaida masa abinda idanuna suka gani" Murmushi Dad yay yana shan ha蓷a蓷蓷an kunun gya蓷ar da Mom tayi masa da hannunta da kuma soyayyan 茩osai duk wannan traditional food 蓷in yana son su, a hankali yace. "Lokacin da idanuna suka sauka akanta ranar taron masu sikila ta duniya, nai tai kallonta na rasa dawa take min kama sai a yanzu naga Zallar kamar dake kwance a saman Aalam itace a kwance a fuskar Akeela, Allah mai iko" Aaliyah tana shan coffee tace "Nasan duk sanda Laylerh tayi arba da fuskar Akeela dukkan wani ciwo da yake damunta a wannan ranar zai kau, ba ita ka蓷ai ba hatta Aalam zai girgiza da ganin mai tsantsar kama da shi" Dad ya 茩ara Murmushi kafin kuma yace "Ina Azzam kuwa?" Shiru tayi ba tare da tace komai ba, sai Arif ne yace. "Yana gidan yari" da mamaki Dad yace "a Wanne dalili kuma?" Arif yace "A binciken da akai na Masarauta an tabbatar yana da sanya hannu wajan salwantar da cikin Laylerh, wannan dalilin yasa Aalam ya kasa hqr domin ya 蓷auki lalurar duniya ya 蓷ura a cikin shine yasa aka kullesa" Numfasawa Dad yay kafin ya kalli Asheer yace "ka 茩ara kiran Dr Abdul-hakeem 蓷in?" Cikin kwantar da murya Asheer yace "Na kira but babu answering har yanzu" Mom tace "ai masa Dm mana kamar zai fi saurin gani ko?" Asheer yace. "Yes Mom kin kawo good idea" ya fa蓷i hakan yana Mi茩ewa tsaye ganin hakan yasa Meema Mi茩ewa ta nufi inda aka kwantar da Akeela. Suna barin wajan Arif yace "Akki muna son mu koma, amma idan da hali a bari mu tafi da Akeela mana" girgiza kai Dad yay yace "Wannan bana da iko akai,amma mubar komai zuwa lokacin da mijin nata zaizo" ya fa蓷i hakan yana Mi茩ewa domin zaman sirri da yake da shi. Meema na shiga bedroom 蓷in ta zauna kusa da Akeele tare da kama hannunta idanunta na kawo ruwa tace. "Kamar na sanki haka na keji a raina, ina 茩aunar ki sosai fiye da komai na nan duniya, ban san mene yasa nake ganin wani abu cikin mafarki na ba,amma ina addu'ar koma mene ya zo a zahiri yadda zan fahimta" Ta fa蓷a tana sumbatar goshin Akeela, ganin hawaye na sakkowa daga cikin idanun Akeela zuwa gefen fuskarta yasa ta goge mata hawayen tass tace. "Stop crying better half" Murmushi Aaliyah tayi tare da 茩arasuwa cikin bedroom 蓷in, tana zama kiran Aalam na shigowa wayarta kuma vc ne, cikin jin da蓷i ta 蓷aga tare sakin wani 茩ayataccen Murmushi tare da kallon dattijon dake cikin wayar. Wani 茩yakkyawan dattijo ne mai tsananin haiba da tarin kwarjini, ga wata suma dake kwance har bayan wuyansa, da 茩wantaccen sake, gani kasan ya manyan ta amma yana da kyau jini ga wata kamala, jikinsa sanye da farar Al茩yabba ganin yammaci ne a can su Makka yasa Aaliyah fa蓷in. "Mas'ul khair My Aalam" Tsareta yay da idanu yana ha蓷e fuskarsa waje guda sarai tasan fushi yake na tafiyar da sukai hakan yasa tace. "I'm sorry Papa" Ajjiyar zuciya ya sauke yace "laah! Mashkalatu, ku tattara komai naku ko biyu jirgi" zare idanu tayi tace "Mene yasa Aalam muna tare da Akki fa" lumshe idanunsa yay ya bu蓷e yace. "Munyi magana dashi, haka kuma na tsara yara ne ku baku san Meke faruwa ba, bana son Masarauta da kuma gwamnatin Makka tasan cewa bakwa cikin Makka" Shiru tayi kafin tace. "Shkknan Aalam ina Laylerh?" A hankali yana shan Apple yace "me zaki mata Aaliyah bin Aalam Adil?" Aaliyah tace. "Aalam wai kana da wani jini naka wanda bamu san dashi bane?" Runtse idanunsa Yay sosai yana jin 茩yakkyawar bugawar zcy, lokacin guda abubuwa keson dawo masa a kansa kamar komai yanzu yake faruwa, da 茩yar yace. "Jini kuma?" Camerar wayarta ta mayar back tace "Aalam kalli abinda mu kayi katari dashi a lokacin da muka shigo Nigeria" Aalam dake kwance yay sauri tashi zaune lokaci guda wata zufa ta shiga yanko masa all over him, sandar girmansa ya 蓷auka tare da kamawa ya mi茩e tsaye, jikinsa na wani irin rawa da 蓳ari lokacin da idanunsa suka sauka akan fuskar Akeela, wacce tai tsantsar kama da nashi fuskar kamar yayi kaki ya zubar, Al-hakkamu kenan bowayi gagara Misali. Kasa cewa komai yay sai bin fuskar Akeela yake da kallo wacce tai fayau ta 茩ara fari, sai numfashi take saukewa a hankali. Aaliyah tace "Aalam sai something, Mai martaba kaga photocopy naka ko?" A hankali ya furta "Gani nan zuwa Nigeria a karo na biyu nida Laylerh" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar baki 蓷aya duniyar tai masa girma, da kansa ya fita zuwa shashin Queen Laylerh, ba tare da kowa ya sani ba, yana zuwa dukkan masu kula da shashin Queen Laylerh suka bar wajan, kansa ya tura ciki tana zaune sanye da ba茩ar Al茩yabba wacce taiwa fatarta kyau sosai, kana kallonta kasan cewa Hausa Fulani irin Fulanin ainahin dajin nan.. shekarunta sunja amma jikinta mai kyau ne, idanunta lumshe ga kayan marmari fal a gabanta amma ta kasan shan komai, kana kallonta zaka fuskanci damuwar da tattare da ita. Zama yay kusa da ita yana binta da kallo kafin ya sanya hannunsa duk biyun ya shafi fuskarta yace "Queen Laylerh" idanunta ta bu蓷e sai kuma hawaye da 蓷an sauri ya jawota jikinsa yana rarrashinta yace "burinki ya cika gobe zamu Nigeria a sirrince, dan haka ki daina damuwa" wani irin Murmushi Laylerh tayi tana ri茩e mai martaba Aalam tace "Allahamdulillah, hankali na ya tashi, kullum shekaru jaa suke, mutuwa na kusan tumu,gaba 蓷aya mun manta da ajjiyar mu, mun manta da amanar Allah" Ta fa蓷a waye na sakko mata share nata hawayen yay yace. "Komai zai dai-dai a gobe in sha Allah" Aaliyah shiru tayi lokacin da Aalam ya kashe wayar kana ta kalli Meema tace. "Shiyasa nake Sonki Meryam, kina kama da Aalam 蓷ina, nasan kuma dalilin kamar saboda Akki Ahmad 茩anin Aalam ke kuma da kika tashi zuwa sai kika 蓷auki kamar Papa" Murmushi kawai Meema tayi tana maida idanunta kan Akeela wacce take sauke numfashi a hankali. Chief of staff ne zaune a wani hall Shida jama'arsa, kafin a numfasa ka蓷an yace. "Kamar yadda na fa蓷a maku jiya na samu ganawa da Asheer ba tare da kowa ya sani ba, mun tattauna dashi nayi masa bayani komai kuma ya fahimta da dukkan Alamu ma ya fimu son ku蓷i, dan haka duk wani impormation dan gane da Akeem zai na kawo mana shi, da haka har muji inda wannan ducoment 蓷in yake" cikin jin da蓷i Tijjani yace "Amma naji da蓷i sosai, kuma kawo yanzu babu wanda yasan da wannan companyn sai Akeem da ahhalinsa, kaga za mubi hanyar da zamu shafe gaba 蓷aya ahhalin ba tare da kowa ya sani ba" tsaki Chief of staff yay yace. "Kamar yadda na fa蓷a maku ne an sauke ministoci guda 10, kuma a gobe za'a bayyana sabbin ministocin da aka 蓷ura, za mubi duka yadda za'ai mu samu ganawa da ministan noma" a haka suka 茩arasa maganar.... Akeem ne ya kalli Mami wacce take fa蓷in. "Na riga nai bayani abinda ya faru, me muke so na fa蓷a? Ko kuma dole sai na amsa laifin daba nawa bane?" Ta fa蓷a tana kallon Akeem wanda yake girgiza 茩afarsa a hankali, Mi茩ewa yay tsaye yace. "Kuci gaba da tsare su, Aleema ko tashi muje" kamar jira suke suka mi茩e tsaye, tare dabin bayansa Mami tace. "Yanzu Akeem mu zaka bari a nan? Kwana nayi banyi bacci ba saboda sauro da kuma tunanin inda Akeela take" Banza yay mata yana tafiya cike da nutsuwa har lokacin kuma bai kai komai cikinsa ba, sai tasbihi yake ga Ubangiji,yana shiga motar daya amsa yau bayan ya bawa dirvern su Mami tashi Wayarsa tayi 茩ara kamar ba zai duba sai kuma ya duba, jikinsa na rawa ya shiga duba sa茩on kiran Number Asheer yay tana shiga ya 蓷aga sukai magana kana ya kashe kiran. A can cikin Villa gidan President Ahmad Adil kuwa wajan 12 na rana ta shiga bu蓷e idanunta wanda sukai mata nauyi, idanun ta mayar ta rufe tana jin hannunta yana mata zafi da zugi ha wani abu mai mugun nauyi daya danne mata 茩irjinta "TSINTACCIYA" kalmar daya shiga yi mata yawo cikin kunnanta kenan, da sauri ta bu蓷e idanunta tare da Mi茩ewa zaune ta fisge drip 蓷in da aka sanya mata tare da tashi tsaye jiri na 蓷aukanta tai waje da sauri, Mom ce ta fara ganin fitowarta tayi saurin fa蓷in.. "Subuhanallah mene ya fito dake?" Jin haka yasa Meema Mi茩ewa tsaye suka ha蓷a idanu hawaye ne ya shiga fitowa Meema, ta nufi wajan Akeela,baya Akeela tayi da 茩arfi tace "don't torch me, ni TSINTACCIYA ce, bana da uba bana da uwa, kada ki ta蓳a ni ki shafi najasa" tashi Mom da Aaliyah sukai suma zasu ri茩e ta amma ta茩i sai girgiza kai take ganin da gaske ri茩eta za suyi yasa tai waje da gudu tana fa蓷in "TSINTACCIYA ce ni bana da kowa" tana fita Asheer na shigowa, Akeem kuwa tunda daga nesa ya tsaya hannunsa har蓷e a 茩irjinsa, a hankali yake kallonta tausayinta da mugun sonta suna 茩aruwa a zuciyarsa, Amanarsa ce wannan akai mata haka? Tabbas akwai 茩ulalliya domin haka kurum ba za ta dinga wannan surutan ba, zame hannunsa yay ya shiga takawa zuwa inda take tsaye Asheer ya tsayar da ita yana 茩o茩arin ri茩eta amma ya kasa saboda bai son ta蓳a matar wani. Akeela kuwa bata kura da Akeem ba dai da yake kusa da ita, sannan taji 茩amshin turarensa, cikin sauri ta 蓷aga Idanunta kai tsaye kuma idanunta ya shige cikin nasa idanun suka shiga aikawa kuna wani irin kallo, a hankali da 茩yar ya bu蓷e bakinsa saboda ya tabbatar lafiya take yace "Keelerh" kasa magana tayi sai kawai ta fa蓷a jikinsa tare da fashewa da wani irin raunataccen kuka, lumshe idanunsa yay ganin Mutane a wajan kawai ya dake da babu abinda zai sanya ya rungome barsa ya kama fuskar ya shanye ruwan hawayen nata. Bai jira jin komai ba ya sanya hannunsa ya 蓷aga ta cak zuwa jikinsa tare da 茩o茩arin nufar mota da ita,da Sauri Meema tace. "Ka shigo mana" Yana ganin kimar matar dan haka kawai ya nufi cikin gidan da ita har lokacin kuka Akeela take tamkar ranta zai fita. Akeem na shiga Parlon Aaliyah da Arif sukai wata zabura tare da ha蓷a baki wajan fa蓷in. "Aalam" hakan ya ya samu asali ne saboda kamar da suka gani hatta 茩wayar idanunsa irin 蓷aya ce. Mom ce ta nuna masa wani bedroom yana shiga ya maida 茩ofar ya rufe har lokacin Akeela na jikinsa, wajan bed ya nufa da ita yana kokarin 蓷auke ta, cikin kuka tace. "Zasu kashi ni, ka tafi dani Hamma Akeemmm bana da kowa ni tsintacciya, Baffa ya haifan ba, ka bari na shiga duniya ki zan zanji da蓷i" yadda take magana zaka 蓷auka bata da hankali ta tsorata sosai, kwantar da iya yay tare da bin jikinta ya kwanta a jikinta a hankali kuma ya zuge zip 蓷in gaban rigar sa, faffa蓷an 茩irjinsa mai 蓷auke da 茩wantaccen gashi ya bayyana, cikin nutsuwa ya jawota jikinsa ya rungome sosai yana jin yadda Zuciyarta ke bugawa da 茩arfi, lubb tayi a jikinsa tana 茩ara 茩an茩amesa sun jima a haka kafin ya 蓷ago kanta suka ha蓷a ido, cikin rawar murya tace "ruwa zan sha" idanunsa ya lumshe kana ya bu蓷e a hankali ya kwantar da kanta akan pillow kana ya manna nashi fuskar akan nata cikin 茩asa da murya yace "zaki sha ruwa?" Kai ta 蓷aga masa tana shawaga蓳e fuska, taune bakinsa yay yace "uhm close your eyes kafin na kira Aljani" rufe idanunta tayi tana ri茩esa sosai kamar daga sama taji ya manna bakinsa akan nata gaba 蓷ayansu suka sauke Ajjiyar zuciya a hankali Akeem ya tallafo kanta sosai tare da kama lip's 蓷inta ya shigar dashi cikin bakinsa a hankali jikinsa na 蓷an rawa ka蓷an ya fara kissing bakinta yana wani jan lips 蓷in ta zuwa cikin bakinsa.. Ai weekend Lfy馃憦馃徎 Tsintacciya na ku蓷i ne 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/12/22, 00:29 - Buhainat: A hankali Aaliyah ta kalli fuskar Akeela saboda ganin yadda jini har yanzu yake zuba, kasa magana tayi saboda abinda idanunta suke gane mata a yanzu, muhimmun abu, wanda zai iya sanya zuciya Laylerh cikin farin ciki da kuma samun ingantacciyar lafiya duk da cewa shekaru sunja saboda yawan ciwo. Kallonta ta mayar kan Arif wanda shima fuskar Akeela yake kallo, zuciyarsa cike da zullumi da kuma kokwanton abinda yake gani a yanzu 蓷in, cikin sanyin murya Aaliyah tace. "Akki (蓷an uwa) kaga abinda na gani?" Cikin zallar ta'ajjujin Alamarin yace "Uhm i see kwanciyar kamar AALAM ce a fuskarta" Aaliyah tace "Ikon Allah, kodai wani rabon ya kawo mu Nigeria a dai-dai wannan lokacin ne?" Cikin jin da蓷in daya samu kansa yace. "Ina sanya ran haka, kiga irin nacin da Aalam yay shida Laylerh har sawa sukai fadawa su tsare mu akan kada mu fito saboda gudun abinda zai je ya dawo, amma bamu ga hakan ba gashi kuma cikin ikon Allah munyi karo da abinda zai zama farin ciki a cikin Masarauta baki 蓷aya" Cikin tsantsar farin ciki da kuma tausayawa Aaliyah tace. "Ji nake kamar kada muje gidan Akki Ahmad mu koma Makka kawai zaifi" girgiza kai Arif yay yace. "A'a, tunda Munzo Nigeria har Munzo Abuja kawai mu 茩arasa, ki gyara zaman li茩ab naki,bana son kowa yasan su waye mu bare a fara tunanin kece Gimbiya Aaliyah" Murmushi tayi tana rufe 茩yakkyawar fuskarta kana ta kama Akeela zuwa cikin mota, Arif kuma ya 蓷aga kiran da ake masa. Suna tafe map na nuna maki location da zasu bi, basu tsaya ba sai da sukai isa cikin Villa kasancewar President Ahmad Adil yasan da zuwan nasu. Yana tsaye cikin shigar kamala a kullum shida manyan escorts nasa, motar su Arif yay parking cikin sassarfa Arif ya fito yana nufar wajan Dad yana zuwa ya fa蓷a jikinsa yace. "Akki Mas'ul khair" Murmushi Dad yay yana rungome Arif yace. "Azunnu annaka bikhair?" Arif yace "Anna bikhair Allahamdulillah" zame jikinsa yay ya nufi wajan Aaliyah tare da taimaka mata wajan fito da Akeele, da idanu Dad ya bisu yana fa蓷in. "Subuhanallah, Wannan bari a kira family doctor" Ya fa蓷a suna nufar cikin ha蓷a蓷蓷an gidan, a main Parlo suka samu Mom tana ganin su ta mi茩e tace. "Marhababikum" Murmushi sukai mata kana suka kwantar da Akeele, Aaliyah ce ta nufi wajan Mom tana fa蓷in. "Assalamu alaika" ta fa蓷a tana rungome Mom sosai a jikinta, zama sukai bayan sun gaisa babu jimawa Dr ya 茩arasu yana tafe wani escorts na bayansa. Cikin nutsuwa ya fara duba Akeela nan ya tabbatar masu ta samu karaya a hannu, kuma ta shiga cikin tashin hankali wanda yay sanadiyyar shigarta cikin coma _(referring to consciousness)_ Cikin harshen larabci Aaliyah tace. "Subuhanallah, Subuhanallah yaushe zata farka kuma?" Kallonta Dr yay gane cewa bai fahimci abinda Aaliyah ke fa蓷a bane yasa Dad yi masa bayani da Hausa cikin English yay mata reply da. "Zata farka nan da 2 to 3days, before nan za'ai mata gyaran hannun, amma Zuciyarta cike take da rauni gaba 蓷aya brain nata ya tsaya da aiki" Mom tace "ikon Allah, ko Wacece ohhhu" Arif yace. "Komai zai iya dai-dai ne a nan ko sai an fita waje" girgiza kai Dr yay yace "In sha, komai zai dai-dai" Aaliyah tace "In sha Allah" a nan Parlo ya sanya mata drip yay mata allura kala kala, kafin kuma ya shiga gyara mata hannun, duk da cewa bata hayyacinta amma gumi ne kawai ke yanko mata tsabar azabar da take sha, bayan ya gama yace. "Amma barta nan har drip 蓷in ya 茩are, saboda gaba 蓷aya jikinta a 蓷an ya ce yake, Allah ya sauwa茩e" Aaliyah da Arif su kace "Barakallahu fiika" kana yay waje yana godiya sosai, Shiru sukai gaba 蓷ayansu suna kallon fuskarta Akeele Musamman Arif da Aaliyah, Dad kuwa ya jima yana tunanin akan Akeele gani yake kamar yasan fuskar amma ya rasa ina ne. Suna nan zaune har wajan 11 lokacin Aaliyah tai wanka ta sauya kaya zuwa Brown 蓷in jallabiya tai mata kyau sosai abarka da balarabiya, tana zaune suna magana da Mom da Arif Mom idan ba turanci sukai ba,bata fahimta kuma yawanci sunfi magana da Larabci. Meema ce ta bu蓷e 茩ofar part 蓷inta ta fito, sai 茩amshi take tana sanye da kayan bacci ta 蓷ura Babban hijab akai, ware idanunta tayi sosai ganin ba茩in fuska saboda tunda Asheer ya fita yace ana nemansa itama ta shige part nata, Yanzu ma ta fito ta duba taga ko ya dawo ne. Mi茩ewa Aaliyah tayi tana Murmushi kafin tace. "Meryam" Meema kam kallon sani tai mata sosai amma sunan ya kwanta ba, ganin bata gane ta ba yasa Arif fa蓷in. "Aaliyah bin Aalam Adil, 茩anwar Dad naki" 茦wantaccen Murmushi Meema tayi lokacin da Aaliyah tace "Assalamu alaiki Meryam Ahmad Adil" amsawa tayi idanunta na sauka akan Akeele, jikinta na wani irin rawa ta 茩arasa wajanta tana fa蓷in. "You?" Ta fa蓷a tana shafa fuskarta, Mom ce tace "the you know her?" 茒aga kai tayi tace. "Yes Mom" da mamaki Mom tace "A ina keda ba wani wajan kika sani ba" kai tsaye Meema tace. "Bari Bro yazo he'll explain to you" kamar wandae aka cillo yace. "I'm here" ya fa蓷a shima idanunsa na sauka akan fuskar Akeela, da mamaki yace. "Ikon Allah, mene ya kawo matar Dr nan?" Mom tace "Su Aaliyah ne suka taho da ita" Gaisawa sukai Aaliyah nata kallon Asheer saboda bata ta蓳a ganin ba茩in mutum kamarsa ba, cikin damuwa yace. "Akwai matsala" ya fa蓷a yana kiran number Akeem, amma tana ringing ba'a picking, a sanyaye yace "茩ilan yana cikin tashin hankali bari zuwa safiya akaita 蓷aki mana" sai lokacin Mom ta kalli Meema kana ta kalli Akeela tace "Ikon Allah, wlh Meema kuna tsananin kama da ita wai kamar harya 蓳aci" Sudai su Arif da ido kawai suke kallonsu dan basa fahimtar Hausar. Meema da har lokacin tana ri茩e da Akeele tai Murmushi idanunta na cika da hawaye kafin a hankali ta sumbaci goshinta tace "Allah ya baki lafiya dear" Aaliyah tace "In sha Allah" Arif ne ya 蓷auke ta zuwa cikin wani bedroom mai kyau wanda Mom ta nuna masu, Yana kwantar da ita ya fita waje yana waya da Aalam kamar zai dur茩osa 茩asa, Aaliyah kuma ta zauna kusa da Akeele, Meema kamar tace a bata ita amma tai shiru koda suka isa part 蓷in Asheer kuka ta sanya masa wanda bai san kona menene ba, da 茩yar ya lallasheta tayi bacci. Akeem na tsaye yana jiran fitowar Abbu, lokacin Baba Rabi taci kuka ta 茩oshi har wata shasshe茩a take kamar ranta zai fita, Ummi kam tama kasa kukan saboda da tashin hankali sai Amani data ri茩e wacce ta farka daga bacci, Didi ce ta fito har kawo lokacin babu wanda ya fa蓷a mata abinda ya faru, tsaye tayi tana binsu da kallo Musamman Baba Rabi wacce take ta kuka tace. "Ke kuwa ko sa茩on mutuwar Mahaifinki kika samu iya abinda zaki kenan, a'a wlh Ubangiji ne ya baki fangalelen baki da 茩atuwar Murya yi abinki babu mai hanaki" Ta fa蓷a tana kallon Ummi kafin tace "ke kuma lafiyar ki 蓷aya kuwa? Kamar wata mai takaba" ha蓷a idanu Ummi da Akeem sukai a hankali ya girgiza mata kai alamar kada ta fa蓷a mata, jin sunyi mata shiru yasa tace. "Kwaci kanku ai, kowa mugun abu na cinsa, to kana zaune da mutum ne amma babu wanda kasan ainahin abinda yake cikin zuciyarsa Allah yay Magana maganin mugun mutum dai" da sauri Baba Rabi ta kalli Didi domin ta 蓷auka da ita take,ganin ko inda take Didi bata kalla ba yasa ta sauke ajjiyar zuciya. Abbu ne ya fito kunnansa manne da waya alamar waya yake, ganin haka yasa Akeem yin waje saboda baya son Didi taji abinda zasu fa蓷a, a wannan lokacin idan kaga Akeem wlh baza kaso 茩ara ganin fuskarsa ba, saboda wani irin jaa da tayi sosai babu alamun rahama a fuskar nan nashi, hatta karan hancinsa sai da yay jaa hakan kuma alama ce ta cewa yana cikin tashin hankali, idanunsa sunyi bala'in sauyawa ga yadda jijiyoyin kansa suka tashi tare da yin ru蓷u ru蓷u a saman goshinsa. Bayansa Abbu yabi, suna fita Abbu ya cire wayar daga kunnansa yace "In sha Allah we'll find her, mun gama magana da dpo 蓷in can Abuja sun baza securities ta ko'ina, lungu da sa茩o, nan kuma zan sanya a fara yi mata addu'a komai zai dai-dai" Kallonsa kawai Akeem yay ba tare da yace komai ganin yadda yake 茩o茩arin birkicewa yasa Abbu fa蓷in. "Muje nai dropping naka a airport 蓷in" still Akeem shiru yay ya kasa magana, cikin sanyin murya kamar yadda Abbu ya saba kwantar masa da hankali idan yay irin hakan ya sanya hannunsa tare da jawosa jikinsa ya rungomesa sosai yana shafa sumar kansa tare da hura masa iska a cikin kunnansa, cikin sauri ya shiga sauke ajjiyar zuciya tare da 茩an茩ame Abbu Murya can 茩asa yace. "Abbu" ya fa蓷a a sanyaye cikin Muryar rauni wacce Abbu bai ta蓳a jinsa da irinta ba, bubbuga bayansa yay yace. "Kayi hqr, za kaga 拼ar Uwarka Amanarka in sha Allah" zame jikinsa yay ya shiga mota Abbu kuma ya shiga mazaunin driver saboda ya hana Akeem 蓷in yin driving, suna hanya wayar Akeem 蓷in ta dinga ringing amma yay banza da ita, har suka isa Airport suna isa suka samu P.a yana jiransa, babu 蓳ata lokaci Akeem yay sallama da Abbu da p.a ya shiga can cikin airport 蓷in yake, Yana zuwa ya samu an fara shiga shiga yay vip side, ya zauna tare da lumshe idanunsa wanda suke masa zafi, a hankali ya sanya Wayarsa a airplane mode, kana ya shiga cikin photos nasa, wata folder ya shiga wacce aka rubuta _RAYUWATA_ nan take photo nan Akeela suka bayyana kamar hauka, wani ya shiga wanda da alama a part 蓷insa ne lokacin da tazo kawo masa abinci, ta wani tura bakinta gaba tare da shagwa蓳e fuska, Tai kyau kamar 拼ar baby, can 茩asan zuciyarsa yace _Rest of my life_ Ya fa蓷a dai-dai lokacin da jirgin ke tashi zuwa samaniya. A can 蓳angaren su Mami kuwa bayan sun gama magana da Akeem ta kashe wayar tana fa蓷in. "Babu wani zargi da zai hau kanmu Shegiya in sha Allah sai an samu wata 茩atuwar motar ta malka蓷eta" Yana ta kalli Anup tace. "Dole ki kula duk abinda zai ja hankalin Akeem ki nayi domin ina da burin cikin satin nan ko watan nan ai muku aure tare" Tsaki Mami tayi tace. "Ni wlh bata ku蓷in Akeem nake ba" Anup tace "Ikon Allah to tame kike?" Tace "yarinya ta shiga rayuwata ta rabani da 蓷ana wajan shekara guda ake magana yanzu" Yana tace "ke dai wallahi Khadija kina da matsala, ga hanya mai sau茩i wajan musguna mata, amma ki ka茩i bi, idan har Anup ta auri Akeem sai abinda kika tsara a wannan gidan, hatta yarinyar zaki ci ubanta babu mai ce maki dan me amma ki ka茩i ke dole sai mun kureta a nan, bedside Zama ki iya shiga ki fita idan ma yana sonta yana da niyyar aurenta, kawai yaji ya tsaneta ita Akeelar You won't even give any space for him to begin having fellings for her, kinga ya auri Anup gefe guda kuma yana cin uwar Akeelar yana musguna masa" Mami tace "uhm ba zaki gane ba, yanzu dai ko shiga ciki zan jira dawowar su Aleema a nan" Yana tace "to Fati fa?" Da sauri Anup tace. "Kin san halin Fati wlh ana sakinta zata fa蓷awa Dada mun shiga uku bare kuma Akeem yaji ai wlh gaba 蓷aya sai munyi dana sanin zuwanmu duniya gwamma ki barta nan zuwa lokacin da komai zai dai-dai" Tana fa蓷in hakan ta shige cikin gidan Yana tabi bayanta, Mami kuma ta zauna tana jiransu Afaf. Kasancewar hankalinsu gaba 蓷aya ya kasa kwanciya yasa ko tashi ba'ai ba suka sanya Driver ya dawo dasu, Mami na ganin motarsu ta fara kuka tana murza idanunta, da gudu Aleema tace. "Mami what happened to you? Meyesa kike kuka" shiru tayi Afaf tace "Mami why are you crying?" Cikin kuka tace. "Na shiga uku na taho da marainiyar Allah, nasan Ubangiji ba zai barni ba" Cikin rashin fahimta Afaf tace "Mami mene kike magana akai ne?" Tace "Akeela, ashe aljanunta basa son kwalliya, kuna fita ko ciki bamu shiga ba ta fara ihu duk wanda yay kanta sai ta dakesa ga gidan babu maza, yanzu haka waje tayi bamu san inda take ba, neman duniya mun rasata, ban san da wanne idanu zan kalli mahaifiyarta ba, hatta wayarta tayi cilli da ita" Kuka suka sanya tare da yin waje suma da gudu suna 茩walla kiran sunan Akeela, babu ita babu labarin ta sai da suka gama yawo ko'ina har gari ya fara duhu Sannan suka dawo gida. A dai-dai wannan lokacin kuma Ajmal na zaune ya tisa Jadda a gaba yana kuka sai neman Akeela yake a waya baya samunta bata ta蓳a kashe waya ba, hankalin Jadda ya tashi tace. "In sha Allah zanwa Uncle 蓷inka magana su taimaka ai Wannan auren cikin wannan satin tun kafin wani abu ya shigo" Karim wanda yazo da safe yace. "Jadda ina da number sister nata, zan kirata naji a ina suke Abujan sai muje ko" sai a lokacin Jadda tace "bari Papi ya dawo wannan abin bana wasa bane yaro yana neman mutuwa akan Yarinya ban san wane irin so yake mata ba" Karim yay dariya yace "Jadda yarinyar ce ta ha蓷u sosai wlh kamar balarabiya gashi sosai suke kama da wannan 拼ar shugaban 茩asar" Mi茩ewa tayi tace "bari naje yau Papi yana da meeting wai Karim ka kula da Ajmal" Mi茩ewa shima Ajmal yay zuwa part 蓷insa yana zuwa ya shige bathroom tare da mara sana'ar tasa domin ji yake kamar zai mutu sosai yake murza J 蓷insa yana wani Irin kalar nishi. Misalin 12:40 jirgin Akeem ya sauka airport na Abuja, daman already sun gama magana da Aleema a sirrince domin Mami tace Akeem ba zai ta蓳a zuwa ba, tunda ba wani damuwa yay da ita ba sosai, amma tayi mamakin abinda ya fa蓷a lokacin da take fa蓷a masa cewa Akeele is missing, wai Amanarsa, Mrs Abdul-hakeem Bukar Bello. Aleema driver taiwa magana lokacin duk an kwanta bacci babu musu ya 蓷auke ta zuwa airport, suna zuwa suka samu Akeem tsaye shida Dpo na nan Abuja, daga shi har Dpo 蓷in suka shiga motar duka a lokacin Dpo ya fara tamabayar Aleema itakam ta fa蓷a masa iyakar abinda ta sani, Akeem idanunsa akan waya ba tare daya kallesu ba, har suka isa cikin gidan. Suna zuwa ya tsaya a waje yace Aleema taiwa Mami magana, babu jimawa suka dawo da Mami sosai tayi mamakin ganin Akeem amma ta dake, Dpo yace ina sauran 拼an gidan tace ai sunyi bacci yace a tashe su, babu musu ta koma ba tare data kawo komai cikin ranta ba. Mami ce tace "Sir isn't it good mu fara jin abinda yake tafe daku" Dpo ya girgiza kai yana Murmushi strictly yace "that will be at station not here a suspect???? Noo" Handcuffing ya fito da ita tare da bawa Akeem, amsa yay kai tsaye ya nufi wajan Mami zare ido tayi tace. "What? Akeem ni zaka sawa Handcuffing? Ni Mami ka mance 蓷awainiyyar da mukai dakai tun kana 茩arami? Saboda Akeela ta 蓳ata shine zaka 蓷ura min laifi? Eh Akeem?" Wlh inda take bai kalla ba bare ta sanya ran zai ji abinda tace, hannunta ya sanya cikin handcuff 蓷in ba tare daya kallesu ba ya cewa Dpo "Kaje dasu baki 蓷aya" Dpo yace "hadda su Aleema?" Yana shiga motar drivern gidan daya amshi key yace "su ba mutane bane?" Ya fa蓷i hakan yana yiwa motar key tare da fita waje lokacin maganar 茩arfe 1:20 ake. TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 0116886423 Kiji tsoran Allah 3/12/22, 00:29 - Buhainat: Da 茩arfi Akeela ta sanya hannunta tare da ri茩e 茩irjinta wanda yake barazanar tarwatse mata, Alamarin daya sanya tayi baya kenan tare da dur茩ushewa akan 茩afafuwanta. Gefe guda na Zuciyarta nayi mata wani iri zafi da ra蓷a蓷i wanda ya sanya taji gaba 蓷aya duniyar na juya mata, tashin hankali ya wanda ba'a sanya masa rana shine ya riski Akeela. Kalmar TSINTACCIYA da aka fa蓷a mata, ya zama mafarin shigarta cikin 茩unci, da kuma zallar damuwa, al'amarin daya zama shine shafin Farko na bu蓷ewar murfin 茩addararta, abinda bata ta蓳a tunanin zai same ta ba, bare kuma tayi tunanin zata samu kanta a ciki, har yanzu ta kasa fahimtar abinda Mami ke fa蓷a mata, She still looking at them, tabbas taji bata so bata kuma 茩aunar zuwa Abuja, amma ta kasa bin umarnin zuciyarta ashe da rabon za tayi mummunan ji, jin daya narkar da dukkan wata so da 茩auna data kewa kanta, Duk wasu emotions duk wasu dadda蓷an mikin soyayya da takewa kanta, na tsayin shekara da shekaru sun kau, sun kama gabansu, farin ciki yay 茩aura daga Zuciyarta yayinda ba茩in cikin rayuwa da kuma takaicin abinda yake shirin faruwa da ita ya damu gurbi cikin Zuciyarta. Akeela _Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un_ kawai take ambata a fili da kuma 茩arfi, cikin ki蓷ima da tsantsar tashin hankali ha蓷i da ru蓷u tace. "Mami na kasa fahimtar inda kalamanki suke son fahimtar dani, Mami na jima da sanin cewa baki so na, amma kada ki tuzartani ki 蓳atan rayuwa akan wani Dalilin ki nada ban, dan Allah ki tsayar da Maganar ki, kice ba Gsky bane, kice wasa ne dan Allah wlh zuciyata zata buga dan Allah kice ni蓷in halattacciyar 拼ar ce kamar kuwa" Ta fa蓷a dana sakin wani irin raunataccen kuka Jikinta duk tsuma yake idanunta yay wani irin jaa, Murmushin mugunta Mami tayi kafin ta 蓷auki wayarta tayi dailing number tare da sanyata a cikin handsfree, Babu jimawa aka 蓷auka tana sakin murmushi tace, "Rabi ya gida?" Tace "Allahamdulillah" shiru tayi kafin tace "na fahimci 拼arki na son ji daga gareki" da sauri Baba Rabi tace. "Wace 拼arta?" Cike da fara'a Mami tace. "Akeela" dariya Baba Rabi tayi sosai kafin tace. "Cemin zaki Akeela tsintacciya" da wani irin sauri Akeela ta mi茩e tsaye jikinta yana rawa da 蓳ari, tsananin tashin hankali da razani daya ya gama bayyana akan fuskarta,ta nufi inda Mami take tsaye tana zuwa ta amshi wayar tare da fa蓷in. "Mama me mike cewa? TSINTACCIYA ina tunanin idan duk duniya zasu taro sun san cewa kece mahaifiyata kece kika haifan, ke kika fa蓷a min hakan da bakinki nasan yanzu ma baki san wace Mami take fa蓷a ba" cikin tsawa Baba Rabi tace. "Ke dallah tsahirta min, wlh sai na tsine maki koda wasa naji kin 茩ara cewa nice mahaifiyar ki, sai nayi maki Allah ya isa, kin san kuma zata biki tunda nono na kika sha har kika kai munzalin girma, ban haifeki ba kuma zan ta蓳a haifar ki ba" At this time Akeela kasa kuka tayi, komai nata ya tsaya Zuciyarta ta tsaya cak da aiki na wani lokaci, tashin hankalin da yay mata yawa ya sanya sai sakin ajjiyar zuciya take, kafin a hankali tace. "Wacece ni? Ki fa蓷a min wace ni mene yasa kika ri茩e ni kin san baki so na, baki 茩aunar zama dani?" Dariya Baba Rabi tayi kafin tace. "茦addara! Ita ta sanya na ri茩e ki, domin da ace ban ri茩e ki kawo yanzu da bazan ta蓳a zama gidan Baffa ba, ina son mijina hakan yasa na ri茩e ki akan babu yadda, ban ta蓳a sonki ba, ban ta蓳a 茩aunarki ba tsanar da nayi maki yasa ina sane nake maki wanka da ruwan sanyi komai sanyin da ake, Lokacin da Baffa ya kawo min ke gaba 蓷aya jikinki cinnaku ne, ya 蓷auki son duniya ya 蓷ura maki, hakan yasa na 茩ara jin tsanar ki na 茩ara nunkuwa a cikin zuciyata, ke ba wata bace face TSINTACCIYA, wacce aka tsinta a saman Bola, dan haka daga yanzu ki fara neman iyayenki kuma koda wasa idan naji kince na fa蓷a maki wata magana Tabbas zaki shiga uku" Kar蓳ar wayar Mami tayi tana fa蓷in "idan ta koma gidan kenan?" Baba Rabi tace "tunani me kyau, zan rabo da 茩aya" kashe wayar tayi tace. "To kinji, da nayi tunanin 蓷aure ki a 蓷aki har ki riski ajalinki kamar yadda kika salwantar da rayuwar 蓷ana, amma na yanke hukuncin barinki wannan gidan" Da sauri Akeela ta kalli Mami ta kasa cewa komai, sai Ajjiyar zuciya take saki, sai a yanzu ta fahimci cewa ashe yin kuka ma Rahama ne, ashe yin kuka a da蓷i yake, Anup ce tace. "Dan haka yanzu saiki sakarwa My dee kurwa dan naga alama ke 蓷in mayyace, kuma ke dashi har abada nice matarsa nice zan Aure sa" sai a lokacin Akeela ta bu蓷e baki da 茩yar muryarta a cun茩ushe bata ko fitowa ga yunwa da 茩ishirwa saboda azumin da take tace. "Wlh ban ta蓳a son Hamma Akeemmm ba, ba zan ta蓳a sonsa ba, bani da damuwa dan kin auresa amma dan Allah ko kaini wajan su Aleema dan Allah" Ta fa蓷a wasu tana jan numfashi da 茩yar kamar wata mai Asthma, Yana ce tace. "Ashe da茩i茩iyace ke ko? Ke da wani ahlin Bukar har abada, kuma koda wasa kika ambaci sunan mu, akan mune mukai maki wani abu zai kin gane kuranki, wlh zan sanya a kashe ki tass" Duk abinda yake faruwa akan idanun Fati, wayar da suke yi da Aditiya ta tsayar tare da kashewa ta 茩arasu wajan tace. "Hey what's going on here?" Harara Mami ta watsa mata tace "ashe ita 蓷in ba 拼ar halak bace, zina akai aka haifeta Tsintacciya ce" ware hannu Fati tayi tace "Then..?" Anup tace "kurarta za muyi" A hankali Fati tace "for what reason?" Anup tace "saboda idan tana tare da Akeem ba zan ta蓳a samun auransa ba" Murmushi Fati tayi tace "Au haba?" Yana tace. "Tabbas, idan har Anup ta auri Akeem kaf family mun huta, mugun ku蓷i garesa kamar hauka, ni kuwa akan ku蓷i babu abinda ba zan iya ba ehee?" Wani cute smile Fati ta sakeyi tace "Ohh my Goodness ashe haka kuke son ku蓷i, amma ki 蓷auka Akeela ta mutu to har abada Akeem ba zai ta蓳a aurenki ba Anup, wlh daya aureki 茩waya mutu babu aure,kawai akan wani banzan 茩udirinku sai ku takurawa 拼ar mutane" da sauri Mami tace. "瞥ar matsiyata kuma gantalallu, 拼ar haihuwar kwararo ce kwanciyar kan Bola, wannan har wani ahhali take dasu? Koma tana dasu ina da tabbacin cewa su 蓷in matsayita ne" Fati tace "ta san lokacin da akai cikinta? Ko kuma ko duk kun san lokacin da akai naku cikin? Mutum nada ikon za蓳awa kansa yadda za'a haifeka ne? Yana kefa yara ne dake, gani ga Anup, ko abinda Anup take bai isa kiyi tunanin cewa wata rana zata iya haifar maki shege ba? Kamar yadda kuke sheganta 拼ar wasu? Uhm wlh wlh kuji tsoran Allah Duniyar nan bata da tabbas, kaso naka duniya ta茩i sa, haka kuma ka茩i naka duniya taso shi, zahirin magana baku da iko akan Akeela domin ba kune kuke kula da ita ba" shiru tayi tana kallon Mami kafin tace. "Zanan 茩addarar naki a rubuce yake a shafinsa na Lauhil Mahfouz, baki da ikon sauya fari zuwa jaa, haka baki da ikon sauya jaa zuwa fari, idan Yaaa Adnan yana raye ba zaki tunanin a wanne hannu yake ba? Su waye suke ri茩e dashi? Idan kuma ya rasu ba zakiyi masa addu'ar samun sau茩i da rahamar Ubangiji ba, amma kin tare akan wani 茩udirinki mara Dalili, baku sonta is okey daman kece kika kawo ta nan, sai kiyi mata ku蓷in jirgi ta koma, amma wlh idan har ina nan banga wanda ya isa ya kureta a wannan gidan ba, ina ta sani? Ina kuma zata? Ko kuma duniya kuke son ta shiga, My teacher said da 茒A da dukiya ba'a san mai mura ba sai Allah" Wani 茩yakkyawan mari Yana ta 蓷auke ta dashi, tare da fa蓷in. "You're mad Zahra, ni mahaifiyar ki,kike fa蓷awa haka? Kuma har abada Anup ba zata ta蓳a jamin magana ba, domin nasan tarbiyyar dana bata" Anup tace "barta ba茩in ciki take zan auri namiji kamar Akeem, kiyi biyayya ki samu daular arzi茩i" Mami kuwa kan Akeela tayi tace "fice mana daga cikin gida kafin na sako maki karnuka" jiki na rawa Akeela tace. "Mami ban san ko'ina ba, bari na kira Abbu ko Hamma Akeemmm sai su tafi dani" da gudu Anup tai kanta tana 蓷auke ta da mari kafin kuma ta sanya hannu ta kwace wayar tana tura ta tare da fa蓷in. "Salis maza kuntu min karnukan nan" da sauri Fati ta hanka蓷eta Anup tare da fa蓷in. "Wlh babu inda zata, ai ina da number Ummi lemme call her" Yana da Mami sukai kan Fati, Yana tace. "Mami ri茩e min Yarinyar nan mu kaita mu kulle" da dukkan 茩arfin su, suka shiga jan Fati zuwa can bayan gida, a wani 茩aramin 蓷aki suka sata, tare da 蓷aukan igiya suka 蓷aureta ciff, tare da rufe mata baki, Banda hawaye babu abinda yake fita daga cikin idanun Fati. Anup kuwa ta shiga kiran Salis mai kula da karnukan,babu jimawa ya saki wasu Manyan karnuka majiya karfi kana ganinsu kasan bana nan bane. Suka tafe suna zaro harshe waje, tare da ka蓷a jela, gaba 蓷aya kuma sukai kan Akeela. Ita kanta a wannan lokacin fatan mutuwa take hakan yasa bata damu da yadda karnukan suke yowa kanta ba, Tana tsaye Cak idanunta 茩irr akan Anup wacce ta tsaya tana yin dariya ha蓷i da ka蓷a kai, Salis kam mamakin Akeela ya kama shi ga kuma wani tausayinta daya saukar masa a zuciya, ganin yadda wani ya kusa zuwa inda take yay saurin 茩arasawa inda take tare da fisgar hannunta ya cillata 茩ofar waje, hakan yasa karan ya cafki 茩afar Salis. Akeela fa蓷uwa 茩asa tayi kanta ya bugi wani dutse nan take kan ya fashe ya shiga fidda jini. Da 茩arfi Salis yace. "Ki tashi, maza jeki Allah ya kiyaye ki a duk inda kike tashi idan suka sameki ko mene zasu iya yi maki" Ya fa蓷a yana turata tare da rufe 茩ofar hannunsa dafe da inda karan ya cijesa, mi茩e tsaye Akeela tayi jiri na 蓷aukan ta, saboda jinin dake zufa a goshinta ga kuma rashin 茩arfin da take dashi, ko'ina ciwo yake mata, musamman cikinta saboda dukan da Anup tai mata bana wasa bane, A hankali take bin hanya ba tare da tasan inda take sanya 茩afafuwan ya ba. Mami suna fitowa daga inda suke 蓷aure Fati suka nufi cikin compound 蓷in Yana na fa蓷in. "Yarinya zatai mana ba茩in ciki, dan ubanta akan idanunta ubanta yaci bashin banki 茩ilan so take a kulle shi,mu shiga uku" Mami tace "wlh, domin kullum Akeem cikin samun mugwayen ku蓷i yake wlh kamar hauka" Murmushi Yana tayi tace. "Ai yanzu zan samu Anup dan ubanta itama ta mi茩e tsaye duk wani salo na soyayya tana nuna masa" jinjina kai Mami tayi tana wani cije bakinta ba tare data 茩ara cewa komai ba. Suna zuwa copping suka samu Anup da sauri Anup ta rungome Yana tana jin wani farin ciki na ratsa mata zuciya. Tsayawa Mami tayi tace. "Kada ku sake koda wasa kada a sake Dada ta san Wannan maganar ya tsaya In between us" ta fa蓷i hakan tana kiran Number Akeem tace. "Bari na fara nawa aikin" Lokacin Akeem yana zaune cikin mota shigowar sa cikin gidan kenan saboda Azumi yake bai son yasha ruwa a waje, ya jima dayin parking amma ya kasa fitowa saboda wani irin fa蓷uwar da gabana yake, a duk sanda zaiji fa蓷uwar gaban kuma sai Akeela tazo ransa. Baya yay ka蓷an tare da lumshe fararan idanunsa yana sakin ajjiyar zuciya a hankali ya bu蓷e bakinsa yace. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Meke shirin faruwa da ruhina, Meke son faruwa da Amanata" Ya fa蓷a yana 蓷aukan Wayarsa haka kawai yaji yana son kiranta yaji how is she, yay take, yana kiran number yaji switch up. Runtse idanunsa yay da 茩arfi tare da sanya hannunsa ya dafe saitin zuciyarsa a hankali kuma yake sauke wani zazzafan numfashi, cikin damuwar yace. "Uhm where are you Mrs Abdul-hakeem Bukar Bello" ya fa蓷a yana ware idanunsa yana 茩o茩arin kiran Number Aleema yaga kiran Mami ya shigo, kamar ba zai 蓷auka ba sai kawai ya 蓷aga, yana 蓷agawa Mami ga fasa masa wani irin gigitaccen kuka. Jikin Akeem har rawa yake wajan fa蓷in. "What happened to her?" Kasa magana Mami tayi saboda kukan da take, yana acting kamar gaske, wata tsawa Akeem ya daka mata yace. "Kee malama kin daman ina Akeela where is my Peto" Ya fa蓷a yana buga Mata wata tsaiwar, wacce yasa Mami shiga hankalinta domin sai da hantar cikinta ya juya, cikin kuka tace. "Muna zaune ana mata kwalliya" da 茩arfi yace. "What? Ubanwa yace ai mata kwalliya baku san cewa akwai mutane a kanta ba?" Mami a ranta tace "Good" a fili kuma tace "wlh bana nan akai mata, ana gama yi muna shigowa, shigowar mu keda wahala tace ana kiranta daga nan sai ihunta mukaji muna zuwa mu kaga gaba 蓷aya tayi watsi da kayan hannunta hatta wayarta, duk yadda mukai 茩o茩arin ri茩eta abin ya gagara duka take ta ko'ina, yanzu dai mun gama zaga ko'ina bamu sameta ba" Ta fa蓷a tana sakin wani kukan, kasa magana Akeem yay sai kawai ya kashe wayar, cikin dauriya ya fito yana zuwa main Parlo Abbu ya mi茩e tsaye tare da fa蓷in "Dr ya akai na ganka haka?" Kasa magana yay sai kallon Abbu da yake, Cikin damuwa Abbu yace "Maudo nace Meke damunka" da 茩yar ya bu蓷e baki yace "Akeela is missing" Abbu yace. "Bangane ba wacce Akeela?" shiru Akeem yay ba tare da yace komai ba..Abbu yace "Will you enlighten me more?" Akeem yace "she got missing today at Abuja, Abbu yace "Subuhanallah! Ina Khadijertou fa?" A hankali Akeem dake jin zuciyarsa kamar zata fita yace "She is still yet to be found tun safe" zama Abbu yay yana dafe kansa yana jin zufa all over him agogon wrist 蓷insa ya kalla 6:30 bai san lokacin da yace. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un... Akeela missing" Mi茩ewa yay ya nufi bedroom 蓷insa, daman Ummi na da茩i Didi kuma tana Parlo tana kallo a can part 蓷in ta. Akeem Wayarsa ya 蓷auka tare da yin upstairs P.a na 蓷agawa yace "ka sama min ticket na zuwa Abuja now" P.a zai magana Akeem ya kashe wayar, yana zuwa part 蓷insa ya shiga 蓷aukan dukkan i.d, da a.t.m masa duk abinda zai bu茩ata, P.a kuwa a lokacin ya fara neman ticket yay Sa'a akwai wanda zai tashi zuwa 10 na dare nan take ya biya ku蓷in. Akeela tafiya kawai take har kuwan 茩arfe tara na dare, kasancewar babban gari ne babu wanda ya damu da ita kowa harkar gabansa yake, ta galabaita sosai bakinta ya bushe duk abinda da take bata san cewa a tsakiyar titi take ba, sai da taji an buga wani wawan burki ba, wacce take driving 蓷in ce tace "Yasubuhanallah" ta fa蓷a tana dafe 茩irjinta dake buga mata, Wanda yake gefenta zai magana tayi saurin bu蓷e 茩ofar motar ta fito, tama mance a tsakiyar titi itama take, tana fitowa tayi kan Akeela, Akeela ma tana ganinta ta shiga takawa zuwa inda take, Cak matar tayi tana bin Akeela da kallo har ta 茩arasu ina matar take, matar na 茩o茩arin kiran na motar taji Akeela ta fa蓷a Jikinta a sume... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe dan Allah 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/14/22, 19:47 - Buhainat: 89-90 Queen of writer's TSINTACCIYA 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 *BINTA UMAR ABBALE* _You are better than me in all terms, but I have never jealous of u, because you are mine and I am your sister!_ _Thank God I have an elder sister. You are a a shield that protects me from all harm, including mom and dad鈥檚 anger. Happy Birthday馃巶馃巶_ _A bright, loving, and beautiful sister like you is worth more than an ocean full of gold and diamonds. I love you so much, my sweet and adorable little/big sister. May God always bless you with the things that your heart desires_ *AUNTY BINTA UMAR ABBALE馃槏* Allah yay maki albarka da dukkan zuri'arki, Barakallahu fiiki馃憦馃徎 Idanunta dake a Lumshe ta bu蓷e a hankali tare da sauke ganinta akan 茩yakkyawar fuskarsa, kamar yasan zata bu蓷e ido tuni shima ya bu蓷e idanunsa suka shiga kallon juna kowa da abinda yake ransa, Akeela mamakin 茩arfin halin Hamma Akeemmm take, ta bu茩aci ruwa amma sai ya 蓳ige dayi mata wani abu, wanda Yake neman 蓷auke numfashinta domin bata saba da hakan ba, ba kuma ta ta蓳a yin hakan ba, sai abin ya zame mata wani sabo, ita kuma ta zama farin shiga cikin al'amarin. A hankali Akeem ya 茩ara shigar da ita cikin jikinsa yana wani irin sauke numfashi, ji yake kamar yay shekara guda bai ganta ba. Idanunsa ya mayar ya rufe a hankali kuma cikin wani irin sabon yanayi na so da kuma 茩aunar Akeela ya 茩ara kame lip's 蓷inta a hankali ya fara bata wata Amintacciyar tsotsa yana yi yana sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya, Akeela kuwa runtse idanunta tayi jikinta ya shiga wani irin rawa da 蓳ari ha蓷i da ma茩yar茩yata, yadda yake jan tongue 蓷inta yana wani zuba mata yawon bakinsa ya sanya ta kwa蓳e fuska tare da bu蓷e baki zatai magana taji ya 茩ara cafkar tongue 蓷inta a zafafe, Bata san lokacin data 茩an茩amesa ba tan 蓳oye jikinta a faffa蓷an 茩irjinsa, ji tayi ba zata iya ba, abinda ta keji ya zarce yadda take tunani hakan yasa ta fisge bakinta da sauri tare da fashewa da kuka, tana ji tana gani duk yawon daya zuba mata a baki ya shige cikinta. Idanuna yaja ya lumshe yana maida numfashi, wlh shi kansa bai san lokacin daya zuciyarsa ha蓷i da gangar jikinsa suka jashi zuwa gare ta ba, Daya rufe idanunsa ita yake gani, zallar shawaga蓳ar ta, ita kawai take masa gizo a cikin idanunsa musamman idan ta murgu蓷a masa baki.. Akeela kam kuka take da gske, bawai abinda yay mata ne yake damunta ba, kalmar TSINTACCIYA ta kasa gogewa daga cikin kunnanta, hakan kuma ya tabbata da cewa Tabbas ita 蓷in TSINTACCIYA ce kamar yadda Mami da Baba Rabi suka fa蓷a, Su waye iyayenta? Su waye suka haifeta? Mai tayi masu haka da zafi da zasu jefar da ita, sun san basa 茩aunarta har sukai sake aka samu cikinta, zina akai aka haifeta kenan,bata da gata bata dangi bata da kowa a wannan duniyar, Wanda take tunanin sune duniyarta da farin cikinta ashe ba haka bane. Kenan awa rayuwarta tamabaya ce? Shigowar Baffa cikin rayuwarta ya zama amsa, Kenan wane zai 茩ara shigowa cikin rayuwarta ya bata cikakkiyar amsar da Baffa ya tafi ya bari? Kukan da yaci 茩arfinta ne yasa Numfashinta ya shiga fisga kamar wacce take shirin rasa ranta. Idanunsa ya 蓷aga da 茩yar tare da sauke Kallonsa akanta, ganin yay ya jure waje guda jikinta duk rawa yake, yana daga inda yake a kwance ya mirgina ka蓷an zuwa inda take zaune,domin baya jin zai iya Mi茩ewa tsaye. Yana zuwa ya Sanya tattausan hannunsa ya kama nata hannun, tare da matsewa a cikin nasa, ya jima yana kallonta kafin a hankali ya bu蓷e Murya yace. "Meye?" 茦arfin kukanta ta 茩ara a wannan yanayin kukan hadda zallar ta蓳ara yake fitowa, cikin kuka tace. "Bana da kowa" idanunsa yaja ya rufe saboda wata kasala kukan nata ya saukar masa, kafin kuma ya tattara dukkan 茩arfinsa ya tashi zaune dab da ita, kana kuma a sanyaye ya 蓷aga ta cak tare da 蓷urata akan cinyarsa tare da rungome ta, yana 蓷an bubbuga bayanta ka蓷an, Yasan tana bu茩atar lallashi da kulawa, amma bai san ta ina zai fara ba, bakinsa yay masa nauyi, gaba 蓷aya ya kasa fahimtar abinda yake shirin faruwa, Tsintacciya? Bata da kowa, cikin kuka Akeela ta 茩ara ri茩e Akeem domin tama mance waye shi, mataimaki kawai take nema, tana son sanya fuskarta a inda zai kuka sosai,ko zata samu sau茩in abinda ta keji. cikin wata murya Mai whispering with a very soft voice yace "Am so sorry, KEELERH,I promise to never leave you again, I promise to be yours and yours forever, we'll be together henceforth, Am sorry for all the things you went through because of me Keelerh, I gotcha for life Keelerh" ya fa蓷a yana murza hannunsa dake bayanta a hankali ya fara 茩asa da zip 蓷in, yana 茩ara rungome ta, kuka Akeela ta saki jikinta na tsuma sosai kalamansa suka ratsa zuciyarta amma dole ta kasa fahimta Asalinta kawai take son sani, cikin kuka tace "Wacece ni? Da gaske ni TSINTACCIYA ce? Da gaske bana da Iyaye, Hamma?" Shiru yay mata yadda take sauke ajjiyar zuciya haka shima yake saukewa, gaba 蓷ayansu ba da蓷in zuciyarsu suke ji ba, idanunta ta bu蓷e tare da 蓷aga kanta ta kallesa idanunsa yana a rufe tace "Bana da kowa Hamma, ka barni na shiga duniya" tana rufe bakinta yace "kina dani Keelerh, zan zame maki komai, ur father and mother, friends zan zama miji na gari a wajanki, ba zaki ta蓳a kuka ba, Wannan Al'茩awari nai maki, _I LOVE YOU AKEELERH AYUB ABDUL-HAKEEM_" cikin zafin rai Akeela take kallonsa, musamman data tuna cewa dukkan abinda ya faru akansa akai mata, dalilinsa Anup ta daketa, muryarta na rawa tace. "Bana da wani ha蓷in jini dakai,ada na 蓷auka yayana ne kai kamar yadda Baffa ya fa蓷a min, sai yanzu na tuna ashe duk wula茩ancin da kake min saboda ni TSINTACCIYA ce, saboda bana da gata shine dalilin, dan Allah let go of me ka sakeni bana son haka na tsane..." Da wani mugun sauri yay 茩asa da zip 蓷in dai-dai lokacin daya manna bakinsa akan nata, Yana wani sauke fitananan numfashi mai wahalar gaske, Gaba 蓷aya jikinsa rawa yake, tuni J 蓷insa ta fara harbawa ta cikin wandon Shaddar sa tana neman agaji, Akeem cikin yanayin bu茩atuwar namiji zuwa ga mace, ya wani sauke wani sexual and emotional sound lokacin daya samu nasarar kama tongue 蓷inta ya ri茩e qam a cikin bakinsa mai 茩amshi wanda ya ji茩e da yawon bakinta, fesar da numfashi ya sakeyi jikinsa tamkar an watsa masa daskararriyar 茩an茩ara haka yake 蓳ari a hankali ya sanya hannunsa tare da murza rigarta ya zameta daga jikinta yasubuhanallah lokacin da idanunsa suka sauka akan fararan tsayayyun brest 蓷inta wanda suka wani mimmi茩e ga nipples 蓷in nan yay wani tsini jajirrr dashi, wahaltaccen numafashi ya sauke tare da kwantar da ita a kan kujerar yabi bayanta ya kwanta, lumshe idanunsa yay wasu fitananun zafafan hawaye suka fara fita daga cikin idanunta, a hankali cikin nutsuwa da kuma gigitaccen salo ya dai-dai-ta kwanciyarsa a kanta tare da 茩ara ri茩e tongue 蓷inta a hankali yana sakin wani gurnani ya bawa harshe ta wani amintaccen tsotsa a hankali kuma ya fara yawo da hannunsa a saman naked body 蓷inta kasancewar ko bra babu jikinta, wani kalan Lumshe idanunsu sukai dai-dai lokacin, Da Akeem 蓷in yake 茩o茩arin zame rigar nata baki 蓷aya zuwa 茩asa hakan kuma ya faru ne dalilin hango wani tabon duka a kwance jikin farar fatar ta. Lokacin daya gane cewa dukan ne idanunsa har rawa yake saboda takaici a banza wani ya daki jikin rayuwarsa kamar yadda yake fa蓷a 蓷in. Jikinsa har rawa yake wajan 茩ara 蓷aga rigarta, Akeela kuwa tsoro da fargaba ne ya kamata haka kurum wani 茩ato bazai gane mata jiki ba, yun茩ura wa tayi da raguwar 茩arfin jikinta, a 茩o茩arinta na son 蓳oye jikinta, juyawa tayi taga babu kaya kafin ta tashi ta gudu kuma rigar ta kama cirewa a jikinta. "Hamma" Ta kira sunansa a sanyaye, cikin 蓷an yanayin karyar da wuyanta gefe guda alamar shawaga蓳a,tana tura bakinta gaba, ha蓷i da lumshe fararan Idanunta wanda suke kwance da ruwan hawaye. Saboda saukar muryarta da yaji a cikin kunnuwansa ne ya sashi jin wani irin abu na sauka ha蓷i dayi masa yawa a saman fatar jikinsa, Wanda hakan yasa a hankali ya ajjiye yatsun hannunsa dake saman fatar cikinta, Anutse kuma ya fara yawo da idanunsa cikin yanayin na sanyin jiki, a hankali yake 茩asa da idanun nasa zuwa 茩asa izuwa kan tsararran hips 蓷inta wanda suka 蓷an 茩ara bu蓷ewa, Still dai da Maraitattun idanunsa ya koma tafiya zuwa kan 茩irjinta inda matasan brest 蓷inta suke a bayyana masu kyau da tsari, Kasancewar rigar ta 蓷an zame ne saboda fa蓷in da wuyan rigar yake dashi, bayan hakan kuma ya 茩ara bayyana ne dalilin zuge zip 蓷in rigar nata da yayi, Idanun nasa dai ya kuma saukewa akan beautiful nipples 蓷inta,ya sashi jin wani irin abu ya tsarga masa tun daga tafin 茩afarsa har zuwa tsakiyar bayansa, kuma kan Akeem 蓷insa... Abinda bai ta蓳a jinsa ba kenan akan Mom 蓷in Amani. Wani irin fusga Numfashinsa yay Wanda hakan yasa a wahalarce ya janye idanunsa daga kan 茩irjin nata, tare da maida kallonsa zuwa kan innocent face 蓷inta wacce ta kwa蓳e ta hawaye na shirin zubu mata. Ita kuwa Akeela dake kwance ganin ya dawo da kallonsa zuwa kan fuskarta yasa tayi saurin kawar da idanunta daga kallon gefen fuskarsa data keyi, Da sauri tayi 茩asa da idanunta tare da motsa hannunta dake kan 茩irjinsa. Siraran la蓳蓳anta wanda suka je茩e da yawon Akeem 蓷in, yake bi da kallo kana a hankali kuma ya matso da fuskarsa zuwa kan nata fuskar, Su kayi kusanci da juna sosai, Hakanne kuma yasa Numfashinsa sauka akan 茩yakkyawar fuskarta. Narkakkun idanunsa ya zuba mata cikin kuma wata iriyar Murya wacce bata ta蓳a jinsa da ita ba, taji yace. "Wane ya dakeki?" Ya 茩are maganar cikin salo na musamman tare da fesa mata wani huci akan fuskarta, A sanadiyyar hakan ne kuma yasa taji tsigar jikinta na tashi, ga kuma wani irin abu a cikin jikinta wanda bata ta蓳a jin makamancin sa ba. Tabbas ba zata iya jure yadda suke a haka 蓷in ba, saboda a ko wanne saukar Numfashinsa akan fuskarta ji take wani azababban abu nayi mata yawo a jikinta ba tare da tasan mene shi 蓷in ba. Sanin da tayi cewa ba zata iya kallonsa ba,yasa a hankali ta lumshe idanunta tare da girgiza masa kanta alamar babu kowa. Kansa ya 蓷an girgiza shi 蓷in ma, tare da sake manna fuskarsa akan nata fuskar, cikin 茩asa da murya har lip's 蓷insu na ha蓷uwa yace.. "Uhm liear" "Nifa ba 茩arya nake ba" Ta fa蓷i Maganar cikin sigar shagwa蓳a tare da tura 蓷an 茩aramin bakinta gaba. Still bakin nata ya kuma kalla yana mai jin wani irin abu nayi masa yawo a jikinsa tare da fisgarsa zuwa wani abu nada ban, in a silent voice yace. "Witch, daki fa蓷a da karki fa蓷a matsalar Kice, amma Tabbas duk wanda ya sanya hannu ya daki mat.." Shiru yay yana sauke ajjiyar zuciya ita kanta ji yake kamar ya maketa haka ya keji a cikin zuciyarsa,dukan ba 茩aramin 蓳ata masa rai yay ba, Cikin kuka Akeela tace. "Shi yasa nace ka rabu dani, nina san cewa yanzu abar 茩yama ce, ban fito ta hanyar daya dace kowa yazo ba, Ubangiji shike sanya so a zuciyar mutum, shike bashi ikon son wani, dan haka ni bana son ka ka barni da abinda yake damuna, ka barni da 茩uncin da zuciyata ke min wlh na tsaneka kamar yadda ka tsaneni a baya..." Wata razananiyyar tsawa ya daka mata tare da 蓷aga hannunsa zai wanketa da mari, kafin yakai ga marinta tayi saurin fa蓷awa jikinsa ta 茩an茩amesa saboda gigicewa da tayi, Ajjiyar zuciya ya sauke tare da dun茩ule hannun shi kansa yasan ha zai iya dukanta a yanzu ba, amma ya fahimci neman zautar dashi take, Shi a yanzu bata fitinarta yake ba, tashin hankalinsa shima yana ga kalaman data fa蓷a wanda yake son samu cikakken amsar su. Shiru yay yana sauke numfashi a hankali ya zaga hannunsa zuwa bayanta ya rungome ta tsam a jikinsa kamar ya maida ta ciki haka ya keji, ga wani sabon tausayinta dake ratsa masa zuciya.. Kuka ta shagayi tana 茩o茩arin kwance jikinta daga nasa shi,amma ta kasa, sai data gama duk matsinta Sannan ta hqr.. Sakinta yay ka蓷an tare da manna mata kiss a goshinta kana a hankali yace. "Wata rana zaneki zan tass, kuma take this as a warning" yana fa蓷in hakan ya saketa tare da yin waje, yana dafe da kansa ga wani jiri na 蓷aukan sa, zufa na yanko masa dauriya kawai yake amma ya fita shiga tashin hankali wanda sanadin hakan ciwonsa ke 茩o茩arin tashi. A can Parlo kuwa Aaliyah da Arif kasa zama sukai, tashin hankali da ta'ajjujin abinda yake shirin faruwa, ada ganin Akeela ya sanya mata wani tunani na musamman, amma a yanzu da idanunta suka gane mata Akeem wanda take kallonsa tamkar Aalam 蓷inta, yasa tunaninta gaba 蓷aya ya tsaya da aiki, babu komai daya samu bambanci a kamannin Akeem da Aalam, hatta 茩wayar idanun Akeem dana Aalam iri guda ne, har kawo lokacin da Akeem 蓷in ya bu蓷e 茩ofa ya fito babu wanda ya iya magana a cikin su. Yana fitowa suka juya tare da zuba masa idanu, shi mamakin mayataccen kallon da suke binsa dashi yake, Asheer ne yace. "Ya jikin nata?" Idanunsa ya lumshe tare da bu蓷ewa hakan kuma alama ce ta cewa ya amsa, kame fuskarsa yay sosai, a 蓷an fisge kuma yake duban Aaliyah, Mom ce ta kalli Meema tace. "Meema jeki ha蓷a mata ruwan wanka mana" Kafin tayi magana Akeem yace "No tafiya za muyi" da sauri Arif ya kalli Akeem yana son yin magana amma ya kasa, Aaliyah itace ta samu damar fa蓷in "Akki ka bari zuwa gobe mana" bai kalleta ba sai ma hanyar waje daya 蓷auka hakan yasa Arif fa蓷in. "Akeela heeya膩 Marid霉 ja谩dah" (Akeela ita mara lafiya ce sosai). Tsayawa yay cak kana a hankali ya juya fuskarsa a kame kamar ko yaushe cikin nutsuwarsa da kamewa yace. "賱丕 鬲賯賱 卮卅" "Kada kace komai" Sosai sukai mamakin jin larabci ya fito daga bakinsa, amma idan kayi duba da tsananin kyansa da kuma kamarsa dage a fisge kamar Balarabe wannan ba abin mamaki bane, Aaliyah kasa dauriya tayi tace. "賳丨賳 賳丨亘賰 賷丕 丕賰賷" "Mu muna sonka y谩 Akki" Shiru yay a hankali yaja idanunsa ya lumshe rashin 茩arfin da yake dashi yasa ya 蓷anyi saurin zama dan baya son kowa ya fahimci halin da yake ciki, ina bazai iya zama ba ji yake kamar zai mutu ciwon da 茩irjinsa ke masa yana neman fin 茩arfinsa, Mi茩ewa yay yace. "Sorry but we have to go" Yana fa蓷in hakan ya nufi part 蓷in da Akeela take har lokacin tana cure waje guda tana kuka kamar ranta zai fita, rashin asali da 茩yak茩yawan toshe ba 茩aramin masifa bane, tana bu茩atar ganin Abbu wata 茩ila shi zai iya fa蓷a mata gaskiya lamarin, 茦ilan zai iya 茩aryata zan can ta hanyar fa蓷in cewa ita 蓷in halattacciyar 拼ar ce kamar kowa, zai iya fa蓷a mata cewa Baffa shine asalin mahaifinta. Mi茩ewa tayi da sauri dai-dai lokacin Akeem na shigowa bai tsaya jiran komai ba, ya dam茩i hannunta tare da fitowa, A gaggauce ya fara janta Aaliyah jikinta na rawa ta fara kiran Number Aalam babu jimawa ya 蓷aga, Cikin tashin hankali tace. "Aalam talk to him please zai tafi" Aalam dake zaune saman wata lallausar ladduma ga Laylerh a gefensa tana kallonsa, ya 蓷an girgiza 茩afarsa ka蓷an wacce take mi茩e saman wani pillow yace. "Uhm handsfree" Wayar ta sanya a handsfree tana 茩ara matsawa inda Akeem yake yana ri茩e da Akeela yana gyara mata zaman Hijab 蓷in daya amsa wajan Meema, Meema kam tana tsaye Idanunta ya cika da 茩walla sai kallon Akeela take tamkar zata maidata ciki haka ta keji. Akeem na 茩o茩arin fita yaji saukar Muryar Aalam a kunnansa yana fa蓷in. "Maudo na" Cak ya tsaya jin kalmar da mutumin cikin wayar ya kirasa da ita kalmar kuma da Baffa kawai yake fa蓷a masa ita tun yana 茦arami idan ya 蓷auke sa. Gaba 蓷aya jikinsa ne ya saki a hankali ya zame hannunsa daga hannun Akeela hakan yasa Akeela yin baya tare da ficewa daga cikin gidan ba tare da kowa ya sani ba, domin gaba 蓷aya attention 蓷insu yana kan Akeem. Jin shiru yasa Aalam fa蓷in "Arif baya Maudo ruwan sanyi" 茦afafuwansa kasa 蓷aukan gangar jikinsa sukai hakan yasa gaba 蓷aya ya sulale a wajan tare da rufe fuskarsa da tafin hannunsa yana jin sabon al'amari game dashi. Akeela tana zuwa complete ta dai-dai ta kanta saboda ganin securities ta ko'ina, hakan yasa ta fara tafiya a nutse su kuwa ganin kamannin Meema a tattare da ita yasa basu hanata fita ba, Tana barin cikin wajan ta hau gudu sosai da iya 茩arfinta so take tayi nisa da dukkan wanda ya santa, hakan shine kwanciyar hankalin ta, za taje inda babu wanda ya santa bare kuma ya goranta mata. A hakan ta isa wani 茩aton titi dai-dai lokacin da kuma motar Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem ta kawo kai duk yadda yay 茩o茩arin take birkin abin kasa yiwuwa yay, hakan yasa gaba 蓷aya ya nufi kanta da motar.... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 08119237616 SARAUTAR MARUBUTA 3/14/22, 19:47 - Buhainat: Emirates International Hospital.! Ajmal na zaune shida Karim a kan dogon kujerun dake corridor 蓷in dage wani 蓳angare na cikin hospital 蓷in. Sai Abdul-茩hadir Azeem da Tijjani dake tsaye suma, Zuwansa kenan cikin babban asibitin mai girma da kuma tsari ga kuma ha蓷uwa. Don a ward 蓷in da ake admitting authoritative patient ma aka kwantar da Akeela ma, ba ko wanne ake admitting a wannan babban 蓳angaren ba, sai wanda ya isa, but Begin that chief of staff 蓷in daya tawo da Akeela, yasa aka kwantar da ita a wannan wajan. A hankali wasu likitoci guda uku suka fito daga cikin babban ward 蓷in da ko ka蓷an bai nuna alamar cewa nan 蓷in hospital bane, Biyu daga cikin likitoci ne suka tafi 蓷aya kuma ya tsaya yana gyara zaman farar rigarsa. A hankali ya kalli Ajmal ganin gaba 蓷aya ya kasa nutsuwa damuwa ta bayyana akan fuskarsa kana a hankali ya juya ya kalli Abdul-茩hadir Azeem yace. "Her father?" Abdul-茩hadir Azeem yay 蓷an shiru yana tunani kafin kuma a hankali ya girgiza kansa alamar "No" Ajmal ya 茩arasu wajan gently yace "Ni mijin da zata aura ne" likitan yace "Ok kai future husband to be 蓷inta ne, her parents fa?" Ya fa蓷a yana 茩ara kallon Ajmal, Abdul-茩hadir Azeem ya 茩arasu wajan likitan yace. "If there anything let me know, we brought her to the hospital..." Likitan yace "ok sir, meet me at my office" Ya fa蓷a yana nufar office 蓷insa Abdul-茩hadir Azeem kuma yabi bayansa yabar Tijjani da Ajmal da Karim zaune a Wajan. A hankali Abdul-茩hadir ya bu蓷e 茩ofar ya shiga da 蓷an sauri likitan yace. "You should stay behind please.." Zama yay saman kujera looking at his face yace. "Mu duba Yarinyar sosai, tana bu茩atar kulawa, bayan ciwon sikila da take dashi damuwa yay mata yawa, idan kuma aka bari tayi tasiri a Zuciyarta to Tabbas mummunan abu yana gab da samunta" Jinjina kai Abdul-茩hadir Azeem yay, zuciyarsa cike fal da tausayin Akeela, wannan shine karo na biyu daya ganta, Sai kuma yanzu da Ajmal yake fa蓷a masa cewa itace wacce yake so, kuma zai aura, kenan hakan yana nufin 拼ar uwar Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ce? Itace Yarinyar da aka kashe mata Baffanta? Gumin dake yanko masa ya share lokacin da yaji likitan yace. "Za'a 茩ara mata jini leda biyu kafin kuma ta farka muga yanayin ciwon nata" Mi茩ewa tsaye Abdul-茩hadir Azeem yay yace "ba damuwa muje a 蓷auki nawa" fitowa sukai zuwa laboratory, ganin hakan yasa Ajmal Mi茩ewa tare dabin bayansa yana zuwa yace. "Papi ka bari a 蓷auki nawa" Murmushi likitan yay yace "ai kuwa kai ne kafi cancanta" Jininsa aka fara gwada wa bayan an gama Dr yace. "Sorry ba za'a iya sanya mata jininka" "why?" Ajmal ya fa蓷a cikin raunin Murya Dr yay Murmushi yace. "Tunda na fa蓷a akwai dalili kam" shiru Ajmal yay daga baya ma Mi茩ewa yay ya nufi inda aka kwantar da Akeela. Yana fita aka 蓷auki jinin Papi wanda aka samu kuma yay dai-dai dana Akeela, yana 蓷auka yaje ya sanya wajan tacewa kafin zuwa anjima. Gently Ajmal ya tura 茩ofar without making any sounds wanda zai tashi Akeela.. Zama yay kan kujera kafin a kama hannunta ka蓷an yana shafawa yana jinta a dukkan wata jijiya ta jikinsa, kullum da sonta yake kwana yake tashi. Cikin 茩asa da Murya yace "Beautyna ki amince ki aure ni zan baki kulawa ta musamman,ina bu茩atar ki a tattare dani" Ya fa蓷a yana matse 茩afarsa a hankali kuma ya zura 蓷aya hannunsa cikin wandonsa yana shafa mararsa yana 蓷an sakin ajjiyar zuciya, while hannunsa Yana kan fuskarta yana shafawa. Turo 茩ofar akai wanda yasa Ajmal saurin zame hannunsa daga cikin wandon, Papi ne ya shigo idanunsa akan Akeela, yana jin sonta a ransa, idanunsa ya mayar ga Ajmal yace. "Stay with her zani gida" Ajmal yace "ok Allah ya kiyaye" Fita yay zuwa part compound na asibiti suka fita shida Tijjani, Karim kuma ya shigo yana kallon Ajmal yana fa蓷in. "Gwamma ka gyara halinka tun kafin Akeela ta san waye kai, babu wata macan da take 茩aunar na miji mai irin halinka" Tsaki Ajmal yaja kafin yace "kaifin na aureta ne, amma dana aureta zan daina" Karim yace "ko?" Yace "Of course" Murmushin takaicin halin Ajmal yay yace. "Duk wanda ya saba baya iya dainawa, ko zai yini kwance a jikin matarsa ba zata gamshe sa fiye da yadda hannunsa zai gamsar da shi, Tabbas nasan kulawar mace ga mijinta yana sauya dukkan 蓷ibi'un namiji, Imma mai kyau imma mummuna, mace nada tasiri 茩warai ga rayuwar mijinta, 茩ilan yin Masturbation kake amma baka dan illarsa ba, Masturbation Istima'i, na kawo Infection, Yana kassara Jijiyoyin da suke kawo Mani wanda yake lafiyayye saiya zama ya tsinke sannan Yana kawo Discharge bayan nan yana motsar da gaban namiji, komai girman al'aurarka yana sawa ya zama 茩an茩ani babu ta yadda za'ai ya shiga jikin mace, Wannan abun kamar ya zama ruwan dare 茩warai ga matasan mu, abubuwa da yawa suna kawo yin Istima'i, sha'awa itace tushe kuma tubalin faruwar komai, Shiyasa yanzu kamilallun maza sunyi 茩aranci a wannan duniyar, a maza 100 guda 10 za'a iya samu wanda basu san mace ba, Wani yana son aure amma bai da hanyar yinsa, domin ba zaka auri mace ka ajjiyeta kai ta cinta haka kurum baka da abincin bata ba, sutturar daza tana sawa ba, kayan gina jiki, kaga idan babu wanda duk wani sinadari dake sanyawa mace ni'ima yake sawa tayi da蓷i wajan yin sex zai kau, wasu suna da matan, amma kuma matsalar su shine matan nasu basu san yadda zasu kula da miji ba, miye rayuwar auren gaba 蓷aya rabinta shine sex, idan babu shi wlh ba kowa zai takura kansa wajan yin aure ba" Shiru yay yana sauke numfashi kana ya kalli Akeela data 蓷an motsa hannunta. A hankali ya 蓷ura da fa蓷in, "Kaga a nan miji ya tsare kansa ta hanyar yin aure, amma rashin kulawar mace, da kunyar wasu matan da suke da ita wacce kuma take cutar mazan su, yasa basa iya kula da miji, shi kuma miji baya da ku蓷in da 茩arin aure, baya kuma so ya fa蓷a yin zina da wasu matan hakan zai sanya ya samawa kansa mafita wajan yin Istima'i da hannunsa, Ni banga abin kunya tsakanin miji da mata ba, ita kunyar taci uwarta, duk wata kunya kafin aure take amma da kayi Aure ta kau, kina zaune mijinki zai auri wata macan ta zame masa 茦ARUWAR GIDA, wasu kuma mazan a haka suke masifa ce da tayi masu yawa" Ajjiyar zuciya Ajmal ya sauke kafin a hankali yace "Meke Coursing Masturbation?" Karim yace. "Meke sawa ai sex ko lez?" A hankali Ajmal yace "Sha'awa ko" Karim yace "Inhar kana jin sha'awa, abubuwan da suke zuwar maka a rai da zuciya a lokacin da sha'awar ta taso maka shine yake jawo Masturbating" Gaba 蓷aya shiru sukai kafin Karim yace. "Ina baka Shawara as a good friend, wlh ka daina ka daina idan ba haka ba wata rana zakai ladama" Shiru kawai Ajmal yay ba tare da yace komai ba, "Bobbo na" Akeela ta furta a hankali idanunta rufe alamar bacci take, Ajmal ya matsa kusa da ita Karim kuma yace. "Waye Bobbo" Ka fa蓷a Ajmal ya 蓷aga alamar bai sani kana kuma ya maida hankalinsa ga Akeela wacce ta gama bu蓷e idanunta wanda yake zubar da hawaye. Kallonta yay yace "Beauty na" bu蓷e idanunta tayi ta kallesa kana kuma ta 蓷auke kai, kafin Allah ta furta. "Ku蓷in Aure na daka kai kaje ka amsa" wani irin zare ido yay waje yace. "What, akan mene" Shiru tai masa tana 茩o茩arin tashi zaune kana kuma ta cire drip 蓷in da aka sanya mata, Mi茩ewa tayi tsaye amma jiri ya shiga 蓷aukanta, ganin yadda take 茩o茩arin fa蓷uwa yasa Ajmal ri茩eta a jikinsa, Numfashi ya sauke saboda wani da蓷i da yaji yana saukar masa a jiki, zame jikinta tayi da 茩arfi cikin sanyin murya tace. "Ka sake ni" cike da damuwa yace "zaki fa蓷i ai" idanunta na zubar da hawaye tace. "Ka barni na fa蓷i mana, da abinda kake aikatawa gwamma na fa蓷i naji ciwo, ban san haka kake ba, a 茩o茩ari na na kujewa damuwa yasa na amince da auranka, ashe kai 蓷in baka cancanci zama miji gareni ba, ban san mene yasa 茩addarar take min haka ba, na kuji wasu Ahhalin saboda damuwa da 茩unci, da kuma kasancewa ta gur蓳atacciya wacce bata da asali bare toshe, ka barni dani dakai ba'a san wanda abinsa yake da muni ba, amma duk lalacewa gwamma kai dani, kana da kowa uwa,uba 拼an uwa bana da kowa, ka barni baka dace da rayuwata ba zaka auri Shegiya kuma TSINTACCIYA kama ta ba" Daga Ajmal har Karim tsayawa sukai suna Kallonta, yadda hawaye ke fita daga cikin idanunta haka shima Ajmal hawayen ke fita daga cikin nasa idanu, Rashin auren Akeela Babbar illace ga rayuwarsa, cikin damuwa yace. "Bana da damuwa da kasancewar ki Shegiya kamar yadda kike fa蓷a, zan maki komai,duk abinda da nake zan daina wlh Allah nai maki Al'茩awari ina tsananin son ki da gsky, Rashin aure na zai sanya ba kuma fa蓷awa wata halakar, zan zame maki gurbin iyayen da kika rasa" ya fa蓷a idanunsa na zubar da hawaye. Idanunta ta 蓷auke gefe guda tace "i can't marry you anymore" kuka Ajmal yasa yace "Dan Allah, kiji tausayi na ki zama mai jahadi tunda Ubangiji yasa ke kika gane halina sa蓳anin Iyaye na babu shakka Ubangiji ne ya kawo lokacin shiriya ta" Banza tai masa yayinda da take kuka a 蓳oye a wannan karan babu wanda take son gani taji da蓷i irin Bobbonta, ya mance da ita yay mata nisa sosai, bata san inda zata samesa ba, da ace zata ganshi da babu abinda zai hanata binsa zuwa duniyar suka, Ganin yadda Ajmal yake kuka kamar yaro yasa Karim cewa. "Kowa yana iya jahadi akan ganin rayuwar wasu ta gyaru, malamai da yawa sun auri karuwa saboda kawai ta daina abinda take, idan kika aure da sakamakon jahadin da kikai sai Ubangiji ya kawo maki sau茩i cikin lamuranki Akeela" cikin shasshe茩ar kuka kamar fitar rai tace. "Kona aure sa ba zai sauya ba, ni a yanzu burina bai wuce nai nisa da dukkan mutunan da suka sanni ba, nasan koda iyaye na suna aure basu 茩aunata tunda har suka yar dani" cikin kuka Ajmal jikinsa na rawa yace. "Kiyi min Al'茩awarin aurena ni kuma nai maki al'茩awarin dai nawa wlh bazan 茩ara ba, ina iya mutuwa idan baki auren ba" shiru tayi domin bata son namiji yana kuka a gabanta, gaba 蓷aya tausayin Ajmal ya kamata cikin sanyin murya. Ajmal yace "please Akeela ki tausaya min ban ta蓳a son wata 拼ar mace kamar ki ba" Cikin raunin Murya tace. "Ka tabbatar idan na aurenka zaka daina abinda kake?" Da sauri yace "wlh na daina kina min al'茩awarin Aure" hawaye na zubu mata tace "Shkknan" yace "Kin tabbar zaki auren?" Tace "In sha Allah sai dai bana numfashi" murnar da yay masa yawa ne yasa ya mi茩e tsaye tare da rungome ta ya saki kuka. Lumshe idanunsa Akeem yay lokacin ruwan sanyin ya ratsa masa kofofin Zuciyarsa, kafin kuma yaja da baya ka蓷an ya kwanta jikin kujerar yana kiran sunan Allah. Gaba 蓷aya ya ratsa Meke shirin faruwa dashi. Sai sauke numfashi yake da sauri hannunsu dafe da kansa har kawo lokacin kuma ba'a san Akeela ta fita ba. Aalam dake sauraran yadda zuciyar Akeem ke bugawa saboda Aaliyah data ajjiye wayar akan cinyar Hero 蓷in. Cikin nutsuwa Aalam ya sauke numfashi yana mai 茩ara girgiza 茩afarsa, at the same time Duk abinda ake 茩afar Akeem na mi茩e yana girgiza ta, Yace "me yay zafi Maudo?" Shiru Akeem yay ya kasa magana sai dafe 茩ahon zuciyarsa da yay saboda wani irin masifaffan harbawa da tayi da azabar 茩arfi, 鈥淵a Salam鈥� Shine abinda ya iya fa蓷a kenan a zuciyarsa, yayinda Arif kuma ya zauna a 茩asa kusa da Akeem 蓷in, ha蓷i da tallafe fuskarsa da dukkan tafin hannunsa, ya 茩urawa Akeem idanu tamkar ya damu TV, Shi kuwa Akeem wani irin sagewa yaji jijiyoyin kansa zuwa zuciyarsa yaji sunayi, Suna da wani sauti Rass-rass yayinda duk 茩ofofin gargasar jikinsa suka fara amsa amon Muryar bawan Allah. Yayinda can 蓳angaren su Aalam haka abin yake, domin tuni Laylerh ta fara zubar da hawaye tare da kifa fuskarta a kan cinyar Aalam tana shasshe茩a, Aalam kuwa shiru yay yana jin yadda zuciyar Akeem ke harbawa, yayinda kuma shima yake jin zuciyarsa nayi masa wani irin duka. Kamar wanda yasan abinda yake damun Akeem 蓷in yace. "Ya jikinka Amir, Maudo na?" Wani sanyi da nutsuwa yaji yana samu a zuciyarsa, kana kuma ya 茩ara Lumshe idanunsa saboda wani sabon bugun zcyar da yaji. A hankali Murya cike da rauni yace. "Bana ciwo" 茦wantaccen Murmushi Aalam yay yace. "Kada kai musu naji hakan a gangar jikina da kuma zuciyata" Shiru kawai Akeem al'ajabin mutumin ya cika masa zuciya, Jin shiru yasa Aalam cewa. "Allah ya 茩ara afuwa" 茦ara yin Shiru yay wanda hakan ya zame masa jiki da kuma 蓷abi'ia irin ta masu tsantsar sarauta, cikin kamewar Murya yace. "Maudo ka babu auron lokacin ka, zuwa gobe mu iso Nigeria kayi min wannan alfarmar" Jiyay dukkan wani kuzarinsa ya kau rauni mafi girma ya samesa bazai iya cewa a'a ba dan haka yace. "Shikenan ALAB" Murmushin jin da蓷i Aalam yay daga shi har Laylerh da kuma Aaliyah dake wajan Akeem 蓷in jin ya kira Aalam da suna Uba ALAB, "Allah yay maka albarka" A sanyaye yace "Ameen Ngd" kana ya mi茩e tsaye yana dafe da 茩irjinsa da sauri Asheer yace. "Are you okay?" Kai kawai ya 蓷aga masa, kafin kuma yakai ga shiga bedroom 蓷in da yake tunanin Akeela na ciki Mom tai ce. "Akeela bata gidan nan, ban san inda tayi ba, na sanya securities su duba sukace ta fita" Akeem yana jin hakan ya 茩ara matse 茩ahon zuciyarsa wacce ta wani buga da 茩arfi, kafin kuma da 蓷an sauri ya shige bedroom 蓷in ya fara tari gaba 蓷aya hannunsa ya wanke da jini. Bathroom ya shiga ya wanke bakinsa, idanunsa sunyi wani mugun jaa sosai. Ya rasa gaba 蓷aya yay zai da rayuwarsa soyayya masifa ce, tana iya kassara kowa, ko da soyayya Ubangiji ya kanyi azaba ya 蓷ura maka son wanda baya ta蓳a sonka, idanunsa da suke son taruwa da wani abu mai kama da ruwa yay saurin kwara masa ruwa yace. "No! Am not cry, why should i cry, uhm Love" Yana gama wanke fuskarsa ya fita kai tsaye kuma compound yay Arif yabi bayansa Asheer ma haka yana tafe ri茩e da waya yana fa蓷in. "Kamar yadda kai tunani haka ne, amma nayi bincike na tabbatar Akeela ba matarsa bace 拼ar uwace" Asheer yana gama fa蓷in hakan yabi bayansu zuwa cikin mota. A 蓳angaren gidan su Mami kuwa Dada ce ta fito hankali tashe saboda jin abinsu Mami na neman zama babban, Yanzu haka manya sun shiga cikin zan can, domin Akeem cewa yay har yanzu bai samu Akeela ba, 茩ilama kasheta sukai, tana tafe Aleema na bayanta. Gaba 蓷ayansu toshe hanci sukai saboda wani irin wari daya daki hancinsu basu bawa abin muhimmanci ba, suka shiga mota zuwa station. A Kano kuwa Abbu ne ya fito da waya a kunnansa yana sauraran p.a dake fa蓷in. "Abbu na siya mana ticket ni dakai" Abbu yace "Al'kaseem idan ka tafi Ayyukan companyn fa" Pa. Yace "kada ka damu Abbu, zuwan nawa nima yana da muhimmanci sosai" Abbu yace "Ok nima yanzu yaron da yake neman auren Daughter ya kirani cewa suna asibiti na kira number Dr ban samesa ba" P.a ya numfasa yace. "Jikina yana bani akwai matsala tun kafin a lalata abinda yake halattacce ya kamata mu isa" Kashe wayar sukai Ummi dake zaune taci kuka ta 茩oshi tausayin yaronta duk ya kamata tace. "Yanzu abinda Mami za taiwa Akeela kenan? Mene yasa zata fasa Sirrin da aka da蓷e ana 蓳oyewa, Banda Ubangiji ya dube mu da tuni Akeela ta shiga wani hali sanadiyyar kurar da sukai mata" Baba Rabi dake tsaye tace "ai 蓷a na kowa ne, Akeela ban ta蓳a nuna mata cewa ba nice na haifeta ba" Kafin kowa yay magana Didi tace. "Muhammadur Rasulullah S.a.w ku ri茩e ni kada na fa蓷a ni, yanzu Wannan lalataccen al'amarin kuke 蓳oye min? Jama'a mutum abin gudu ne" sai kuma ta saki kuka, girgiza kai kawai Abbu yay tare dayiwa Ummi sallama. Yana fita Didi ta fito zuwa wajan Bala driver tace "kira min number 拼an hisbar nan dana amsa" babu musu ya kira mata, suna 蓷aya wa ta fashe da kuka tana fa蓷in. "Yaro kana ina, Ubangiji ya kawo mana 拼an dama da 拼an Kidnapping har gida, ina fa蓷a maka ta tsakakken yawo na yanzu dai matar Bukari ta cire mana kan Tsila yanzu ma Allah ne ya cece ni Wannan masifa har ina maza kazo kafin ta gudu.... Abbu bai samu ganin Akeem ba sai washegarin ranar da yaje Abuja, Akeem kuwa neman duniya ya nemi Akeela ya rasa tashin hankali ya shiga ba ka蓷an ba, ko ruwa ya茩i sha tsaiwa ta gagaresa, zafi da kuma ciwon da zuciyarsa ke masa ya 茩aro. Abbu na tsaye shida Ajmal da kuma Karim suna sauraran yadda likitan yake 茩o茩arin sanyawa Akeela jini. Kamar wanda aka cillo haka Akeem ya shigo cikin room 蓷in idanunsa jajirrr, yana zuwa kuma yay kan likitan gaba 蓷aya yace. "Kada ka sake ka sanya mata Wannan jinin" gaba 蓷aya kallonsa sukai har p.a da suka shigo tare da shi, yana fa蓷in hakan ya sanya hannu ya 蓷auki Akeela dake bacci ya rungometa a jikinta daga ita har Akeem suna bu茩atar kwanciya akan gadon asibiti amma 茩arfin halin Akeem ya shige tunanin kowa. Ajmal ne ya Mi茩e yace. "Ohh hello akan me? Waye kai da zaka shigo ka hana a sanyawa matata jini?" Bashi da lokacin Ajmal dan haka juyawa yay da Akeela zai fita Karim yay saurin shan gabansa yace. "Ba kaji abinda yace ba, ka sauke masa mata a yanzu baka da hurumi da ita, baka ha蓷a wani jini ba bare kayi masa iko da ita" baki Akeem ya 蓷an cije kafin yace. "Uban waye ya bada jinin a sanya mata? And kace Matarka yaushe ta zama matar taka? Ka iya bakinka I'm not your age mate understand" Maganarsu ta sanya Akeela bu蓷e ido tare da sauke ganinta akan fuskars Akeem tana kuma jin yadda zuciyarsa ke bugawa, A sanyaye tace "Hamma" kallonta yay a lokacin kuma idanunsa suka cika da hawayen tausayin kansu shi da ita, Ajmal yay saurin fa蓷in "Beautyna ki cika min Al'茩awarin aure na kika a yanzu a 蓷aura mana aure ya tabbatar da cewa bashi da iko akanki" Kallon Akeem tayi wanda har yanzu yake Rungome da ita kana ya kalli Ajmal, Akeem kuwa 茩ara matseta yay a jikinsa tare da manna bakinsa a goshinta ya sakar mata light kiss, 茩asa Abbu yay da idanunsa, Ajmal kuwa tuni jikinsa ya 蓷auki rawa yace. "Malam baka da hankali ne? Matar tawa kakewa haka?" Kowa kallonsu yake aka rasa mai shiga Maganar Akeem kuma ya茩i sakin Akeela, sai Dr ne yace "Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ka ajjiyeta tana bu茩atar jini a yanzu" Idanun Akeem a cikin na Akeela data 茩ura masa ido, baya son yay missing Wannan kallon nata, dan haka idanunsa a cikin nata yace. "Jinin da ake 茩o茩arin sanya mata ne bana so, a 蓷auki nawa domin mai jinin bai dace daya shiga cikin jikinta ba" Daga bakin 茩ofa sukaji ance. "Akwai jinin daya dace da Akeela irin jinina a matsayina na mahaifinta.... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 08119237616 Dan Allah Anty ki daina karanta littafin nan a matsayin na sata馃憦馃徎 3/14/22, 19:47 - Buhainat: 93-94 Queen of writer's TSINTACCIYA 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 Saukar Muryar mutumin da sukaji daga bakin 茩ofa yasa gaba 蓷aya suka juya, domin ganin mutumin dake ala茩anta kansa da Akeela na matsayin Uba a gareta. Yayinda kowa ya juya Akeem 茩in motsawa yay sai maida idanunsa yay zuwa kan Akeela yana 茩ara ri茩eta sosai. Domin tuni kunnansa suka fahimtar dashi mallakin mai maganar. Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem ne tsaye a ba茩in 茩ofar sai Jadda dake bayansa ri茩e da basket na abinci. Yayinda kuma Abbu ya wani zare idanunsa waje ganin Abdul-茩hadir Azeem a wannan lokacin ba 茩aramin gigita masa lissafi yay ba. Kallon kallo aka shigayi tsakanin Abbu da Papi kowa abinda yake zuciyarsa daban, Yayinda ko wannan su ya shiga tunanin shu蓷a蓷蓷an tarihin daya shige. A hankali Akeela ta zame daga jikin Akeem, amma ya hanata matsawa daga kusa dashi, gani yake ko yaya yabatar zai iya nemanta ya rasa baki 蓷aya, rabuwa da ita a yanzu kuma dai-dai yake da bugawar zuciyarsa, bugawar zuciyarsa kuma dai-dai yake da rasa rayuwarsa baki 蓷aya! Zufa ce ta shiga yankowa Ajmal cikin rashin fahimta yace. "Papi mene kake cewa? Kai ne mahaifin Akeela,dan Allah kada kace gsky idan ya tabbata hakan kenan zan rasata bazan sameta matsayin mata ba, please Papi" Kowa shiru yay yana sauraran jin abinda Papi 蓷in zai fa蓷a amma yay shiru. Akeela kuwa idanunta na tsaye 茩yam akan Papi kuka ta keson yi amma ta kasa bata da wani 茩auri ko ka蓷an, rashin jinin kuma shine ya 茩ara haddasa mata jirin da take fama dashi. Ganin yadda take numfashi da 茩yar tana 茩an茩ame Jikinta waje guda, yasa ta ri茩e Akeem da 茩arfi cikin fitar hayyaci tace. "Ka 蓷auke ni daga nan dan Allah zan mutu" girgiza mata kansa yay ya kasa magana sai 茩ara janta da yay zuwa jikinsa ya rufe ta ruff da faffa蓷an 茩irjinsa ko ganin idanun Abbu bai ba, a wannan lokacin babu iya fa蓷a masa yaji ko ya saurara sai Akeela 蓷in. Papi 茦arasa shigowa ciki yay Jadda ma ta shigo ta tsaya ba tare data fahimci abinda yake faruwa ba, Karim ma tsayawa yay a ransa yake jinjina 茩arfin soyayyar ko wanne, amma kana kallon idanun Akeem kasan cewa soyayyarsa ga Akeela internal love ce, komai ta rasa a rayuwa zai iya zama da ita, Akeela a yanzu baka gane abinda yake tattare da ita zai zafin ciwo da kuma ra蓷a蓷in data keji a Zuciyarta. Ganin idanunta na lumshewa alamar jinin yay low da yawa yasa da 蓷an sauri Akeem ya sanya tattausan hannunsa akan kumatun ta ya shiga 蓷an bubbugawa tare da fa蓷in.. "Keelerh! Wake up Keelerh open your eyes please" 蓷aukanta yay zuwa kan bed 蓷in yace "Dr akwai sample 蓷in jini irin nata a hospital 蓷in nan" Dr yace "babu irin jikinta" Akeem yana ha蓷a zufa yace "Ok 蓷auki nawa yanzu" cikin sauri Chief of staff yace "Idan har da gaske nine na samar da cikin Akeela ban amince a sanya mata jininka ba a matsayina na mahaifinta" Da sauri Jadda tace "What are you saying Papi? How Akeela zata zama 拼arka? Please back to your right sense ok" tsaki yaja yace. "A hankalina nake, Akeela is my daughter... biological daughter" Jadda data shiga cikin tashin hankali tace "shin bayan ni kana da wata matar ne? Yaushe kayi aure ka samu yarinya kamar Akeelerh Abdul-茩hadir?" Numfashi ya sauke ka蓷an kafin yace. "Banyi aure ba, amma SON ZUCIYA shine tubalin samar da Akeela" A wannan karan har da Akeem wajan kallon Abdul-茩hadir Azeem, Abbu kuwa a hankali ya furta "Uhm" Tare da maida kansa 茩asa, Ajmal shine yay 茩o茩arin fa蓷in. "Papi dan Allah kayi mana bayanin yadda zamu fahimta,ka barmu cikin duhu, akwai lauje cikin na蓷i a wannan maganar naka, nasan mahaifina baya bin matan banza,ba mutumin banza bane, Haka kuma baka da wata mata ta sunna sai Jadda" Kallon Ajmal Papi yay, yana sauke numfashi Akeem kuwa hankalinsa na kan Akeela yana murza mata tafin hannunta, Cikin 茩asa da Murya wacce take 蓷auke da rauni sosai kamar zai kuka yace. "Tabbas Akeela TSINTACCIYA ce a baya, amma a yanzu nine mahaifinta, a lokacin na farko da naji muryarta sanda Ajmal yaje wajanta na girgiza sosai, domin Muryar nata ya tsaya min, yay min kama da wata murya sosai, a ranar dai kwana nai banyi bacci ba, sai karo na biyu lokacin dana ganta tare da wancan yaron" ya nuna Akeem da hannu kana ya 蓷ura da. "Ranar taron sickler, ban ta蓳a kawowa a raina gida 蓷aya suke da ita, dan haka ganin da nayi mata tare da shi bai daman ba, infact ban san cewa itace wacce Ajmal ke nema ba, Sai a jiya da Dr yace yana bu茩atar a sanya mata jini, lokacin daya gwada jinina yace amma Alhj wannan Yarinyar kace ko?, Da mamaki nace masa mene ya gani cewa yay komai nawa da nata 蓷aya ne, ban yarda ba nace masa sai yace idan ina Mali ai NDA test zai tabbatar da komai, tana bacci aka ciri gashin kanta aka 蓷auki nawa gwajin farko ya nuna cewa Akeele 拼ar tace, jinina ce ita! Maniyyi na shine ya taimaka wajan samar da ita, banyi mamaki idan na tuna abinda na aikata a baya" Shiru wajan yay gaba 蓷aya kowa da abinda yake tunani a wajan, Akeela duk da yadda take a wahala kuma tana matakin suma bai hana juyawa ta 茩urawa Papi idanuna, haka kuma bata san lokacin data ri茩e hannun Akeem da yake cikin nata ba, hawaye na zubuwa ta gefen idanunta. Kowa na wajan shiru yay zuciyar ko Wannan su yana bugawa da 茩arfi, Alamarin yafi 茩arfi ga Ajmal wanda yake jin zuciyarsa kamar zata bar 茩irjinsa, idan ya tabbata cewa Akeele 拼ar Papi ce kenan 茩anwarsa ce ita? Kenan ba zata ta蓳a zama matsayin mata a garesa, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Shine kawai abinda yake fa蓷a a cikin ransa kafin yana numfashi yace. "Papi wanne abu ka aikata har haka ne? Wanda ya samar da Akeela?" Shiru Papi yay ya kasa fa蓷in komai saboda zafin da zuciyarsa ke masa, damuwa da tashin hankali ha蓷i da kuma dana sanin zuwan wannan ranar. Cikin raunin Murya yace. "Shekaru goma sha bakwai da suka shige, na tsinci kaina a son kasancewa na 蓷aya a masu ku蓷in duk duniya, wata rana ina tafe akan titi a cikin mota ta, ina tunanin abinda yace min domin idanuna ya rufe ku蓷i na keso kota wacce hanya, a lokacin ina matsayin minista ne ba shugaban zauren Majalisar Dinkin Duniya da kuka sani a yanzu ba, Ina cikin tafiyar ne hangi wata budurwa ta fito daga cikin mota zuwa bakin Titi zata bawa wani sada茩a, sai a lokacin ya tuna da maganar bokansa da yace ya kawo masa jinin budurci, Kuma wacce bokan ya fa蓷a masa tayi dai-dai yarinyar dana gani, Cikin sauri na fito daga cikin mota ta, na nufi inda take lokacin tana 茩o茩arin shiga motar ta, ga kuma garin Abuja yay shiru gaba 蓷aya tsaron yana ga airport saboda dawowar 拼ar gidan shugaban 茩asa, dutse na 蓷auka tare da kwa蓷a mata a tsakiyar kanta, nan take ta fa蓷i a wajan bata numfashi, bai wani tsaya duba fuskarta na 蓷auke ta zuwa cikin mota, Kai tsaye kuma gidan gona ta na nufa da ita, a nan cikin gonata nai mata fya蓷e bayan na gama komai na 蓷auki jinin kamar yadda boka ya fa蓷a, Na mi茩e da niyyar barin wajan amma fuskar wacce na gani ya gigita ni, ya Sanya ni shiga cikin tashin hankali da kuma ru蓷u ha蓷i da Zallar dana sani a rayuwata, nai ladamar ganin fuskar wacce na gani wacce take kwance cikin jini na aikata rashin kirki da kuma tuzarci a gareta.." Shiru yay hawaye na zuba a fuskarsa sosai, Ajmal kasa magana yay, Abbu kuma ya 蓷aga kai suka ha蓷a ido da Papi, Karim yay shiru. Akeem da har yanzu idanunsa yana kan Akeela wacce kawo yazo ya zameta a hankali tare da kwantar da ita a kan cinyarsa yana shafa kanta, yana tofa mata addu'a a hankali tare da goge mata zufar da yake yanko mata. Jadda wacce take da 茩arfin hali a cikinsu tace. "Fuskar wace ka gani?" Runtse idanunsa Yay sosai yana jin ciwon abun sosai a ransa, Cikin dauriya yace. "Fuskar Maryam Meema Ahmad Adil itace fuskar dana gani a matsayin wacce nayiwa fya蓷e, itace kuma wacce ake jiran dawowarta bayan shekarun data 蓷auka bata 茩asar 9ja baki 蓷aya" Yin maganarsa yay dai-dai da shigowar wasu Manyan motoci cikin Asibitin, mitoci ne guda wajan biyar ta farko Mom ce zaune sai kuma wata bafulatanar nata, 茩yakkyawa da ita amma shekaru sunja saboda yawan jinya, tana sanye cikin Al茩yabba mai taushi. Mota ta biyu kuma Arif ne da Azzam sai kuma Aaliyah dage gaban mota, mota ta uku Jini 蓷aya ne kuma tsatso 蓷aya a ciki, wato President Ahmad Adil da kuma Mai martaba Aalam Adil Jahid, wanda yake zaune yana ri茩e da casbawa yana ja, Yana sanye da farar Jallabiya mai laushi da taushi ga wani 茩yakkyawan hirami daya zagaye fuskarsa dashi, sai Meema dage gaban mota ta 茩an茩ame Jikinta waje guda tana jin zcuiyarta na bugawa da 茩arfi. Mota guda biyu da sukai saura kuma ta escorts ce, a hankali sukai parking gaba 蓷aya suka fito escorts suka zagaye su Aalam jikinsu har rawa yake, lokacin da sukai arba da Sarkin Makka. Kai tsaye ward 蓷in da aka kwantar da Akeela, suna 茩o茩arin shiga cikin room 蓷in Meema taja ta tsaya hakan yasa Mom fa蓷in. "Yadai Meema" Girgiza kai tayi ganin yadda tai shiru yasa Laylerh bu蓷e baki a taushashe tace. "Ma'aa sa baki?" Hawaye na fitowa daga cikin idanun Meema tace. "Mom, Laylerh ku shiga kawai zuciyata bugawa take zan jira a nan" Sanin halin Meema yasa Mom tayi gaba sai Laylerh a bayanta, sai kuma Dad da Aalam kana su Arif suka rufa musu baya. Nan kallo gaba 蓷aya ya koma kansu Laylerh, cikin tsananin al'ajabi da Zallar mamaki kowa ya shiga kallon Aalam da kuma Akeem wanda kansa ya sunkuye a fuskar Akeela, Duk bayan da ake yana ji kuma yana fahimta amma gaba 蓷aya hankalinsa yana ga Akeela. Shigowar su Aalam yasa ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya yana mai fesar da iska daga cikin bakinsa. Kujera aka bawa Aalam da Dad suka zauna, Laylerh ma aka bata ta zauna,Mom ma kaka. Shiru wajan ya 蓷auka kowa da abinda yake sa茩awa a cikin zuciyarsa, Banda Aalam daya 蓷ura idanunsa akan Akeem baya ko 茩iftawa, a ransa banda hamdala ga Ubangiji babu abinda yake, Ganin Akeem a haka ba 茩aramin sanya masa nutsuwa yay a cikin zuciyarsa ba, har yana jin a yanzu bashi da wata sauran damuwa. Akeem ne ya 蓷an girgiza Akeela a tsorace tare da fa蓷in "Kee! Meye haka? Open your eyes ina nan I'm with you noting will happen to you again, Abbu suma take" Ya fa蓷a a gigice yama mance matsayinsa na likita, domin komai nasa a kunce baya gane komai sai ita daya sanya a gaba. Abbu ne ya numfasa tare da kallon Dr yace "Dr ka sanya mata jinin nasan rashinsa ke sanyata yin suman" Idanun Akeem daya gama rinewa da jaa ya 蓷aga ya kalli Abbu ganin yadda fuskar Abbu take a 蓷aure yasa ya kasa magana, saukar ajjiyar zuciyar da yaji a bayansa yasa ya fara 蓷an 茩o茩arin juyawa, Amma ya kasa saboda tsoran ganin abinda zai iya 茩ara sanyasa cikin damuwa, a gaggauce Dr ya 蓷aurawa Akeela jinin tare dayi mata allurar suma, da 茩yar take iya numfashi za'a sanya mata oxygen Akeem ya hana, ya amshi ice da showel ya shiga danna mata a goshinta zuwa 茩irjinta ganin jikinta na rawa saboda soma shigar jinin. Jadda wacce tashin hankali ya gama ratsa ta bata ta蓳a tunanin haka halin mijin nata yake ba, da sauran 茩arfinta tace "Muna jinka, bayan kayiwa 拼ar gidan shugaban 茩asa fya蓷e sai mai ya faru?" Da sauri Mom ta kalli Jadda shi kuma Dad Papi kawai ya kalla yana son yaji tabbacin abinda yake faruwa. Idanuna ya rufe Saboda tsakani jin kunyar ganin Dad a wajan kafin a hankali yace. "Na shiga tashin hankali sosai ganin Meema bata motsi, cikin sauri ya 蓷auke ta zuwa wani prvt hospital a sirrince aka bata kulawa, tunani na shigayi Meema taga fuskata ina da tabbacin zata fa蓷awa mahaifinta abinda ya faru da ita, nasan kuma 茩arshe zan dauma ne a gidan yari, hakan yasa na koma wajan boka yace hanya mafi sau茩i shine, a haukatar da ita ta mance kowa da komai kuma tayi nisa da garin da take, nan take na amince a kaiwa Meema aiki aka haukatar da ita, kafin na dawo hospital 蓷in na nemeta na rasa, kuma boka ya tabbatar idan ba wani ya 茩ara kusantar Meema ba babu yadda za'ai ta dawo hayyacinta, maganar fya蓷e kuma ba zata ta蓳a tunawa ba, da wannan na dogara amma kullum tunanin Meema yana zuciyata dashi nake kwana nake tashi ina yawan yin mafarkin ta, haka dai na jure har kawo lokacin da naji labarin Meema ta dawo gidan mahaifinta, Naji tsoro babu shiri na nemi appointment na ganin President amma har naje na dawo gida bai min mganar yarinyarsa ba, har kuma kawo lokacin da naga Meema wajan taron masu sikila ta duniya, ban san yaya akai tabar hospital ba,ban san kuma Rayuwar da tayi bayan tabar hospital 蓷in ba, haka kuma ban san lokacin data dawo gidan iyayenta ba kawo lokacin da hankalinta ya dawo jikinta, nine mahaifin Akeela haka kuma Meema itace mahaifiyar Akeela ina da Wannan tabbacin" Wani irin raunataccen kuka Mom ta saka ita da Jadda, mazan wajan kowa shiru kawai sukai. Meema dake waje kasa nutsuwa tayi ta mi茩e tsaye sai kaiwa da dawowa take da Zuciyarta ta kasa jura sai kawai ta fashe da kuka. Numfashi Dad yaja ya kalli Asheer yace. "Kira min Meema" Fita Asheer yay yana fita ya samu Meema tsaye ta 茩an茩ame Jikinta waje guda, a hankali ya tsaya a bayanta tare da 蓷an ta蓳a ta, juyawa tayi a tsorace saboda gaba 蓷aya a firgice take, tana ganin Asheer ta fa蓷a jikinsa tare sanya masa kuka, kallonta yay sosai tare da fa蓷in. "What happened to you dear?" Cikin kuka tace "I'm scared mu bar nan please" tausayinta ya kama shi kenan Wannan dalilin shine yasa yaji Meema ba'a cikakkiyar mace ba? _(Wai namijin da bai san budurcin mace ba, bai ta蓳a mu'amala da mace ba tayaya yake gane ita ba cikakkiyar budurwa bace?)_ Rarrashinta yay cikin lallami yace "it's okay dear jikin Akeela zaki gani sai mu tafi" Girgiza masa kayi tace. "Are you sure?" Gira ya 蓷aga mata yace. "Of course habibty shall we?" Kai ta 蓷aga masa ya kama hannunta suka nufi cikin room 蓷in, suna shiga Abbu ya wani ware idanunsa waje ba dai wannan ake magana akanta ba? Ashe zai 茩ara ganinta? Daman Ubangiji na sane da addu'ar sa kenan?. Meema kuwa girgiza kai ta fara lokacin da idanunta ya sauka akan Papi da kuma kan Abbu jikinta yana rawa ta fasa wata gigitacciyyar 茩arar daya sanya Akeela ra zana ta 茩an茩ame hannun Akeem tana sauke ajjiyar zuciya. Da sauri Mom da Dad suka nufi kanta Domin duk duniya basu da wani abu da suke so kamar Meema, ruwa aka yayyafa mata "Mom! Dad na shiga uku zai kashe ni dan Allah ka barni kada ka cutar dani" Wannan sune kalaman da Meema ta shiga fa蓷a, Rungome ta Mom tayi tare da sanya kuka, Laylerh bata saba jin hayaniya haka ba, hakan yasa kanta ya shiga sarawa hawan jininta na neman tashi, a taushashe Aalam ya bu蓷e baki cikin nutsuwa da kamala ha蓷i da irinta Akeem ya kalli Azzam yace. "Bani maganin Laylerh Azzam" fita Azzam yay babu jimawa ya dawo hannunsa 蓷auke da maganin, Aaliyah ce ta amsa ta bawa Laylerh tare da shafa hannunta. Saukar Muryar Aalam cikin kunnuwan Akeem ba 茩aramar haifar masa da kasala yay ba, Gefe guda kuma yana jin sanyi na saukar masa. A hankali Abbu ya kalli Meema yace. "Ashe daman zan 茩ara ganinki? Mene yasa kika tafi? Mene yasa kika barmu da ri茩o har haka?" Dad ne ya kalli Abbu domin yasan waye shi yace. "Kai ma kasan Meema?" Jinjina kai yay yace "Na santa sosai, lokacin ina neman takarar kujerar 蓷an majalista _(Members federal house of Representatives)_ Ina da wani Malami wanda yake yimin addu'a da saukar Alkur'ani, ya bu茩aci kuma na taimaki mace wacce take halin rayuwa da mutuwa, na dawo daka wani meeting ina kan hanya lokacin ana tsaka da ruwan sama ina sauri na isa gida, nazo kan titin Sabon gari dai-dai gefen wata Bola idanuna ya sauka akan wata mahaukaciya wacce take tsirara babu komai jikinta, na jima ina kallonta ina jin inama na shige sai kuma na tuna da maganar Malamina, hakan yasa na sauka daga cikin motar zuwa wajanta, kanta a sunkuye yake ta 茩an茩ame Jikinta ruwa na dukanta amma hakan bai hanata ambaton sunan Allah ba, Wajanta na nufa amma tsarin Halittar jikinta ya 蓷auki hankali na, yasa na shiga surutan da banma san ina yinsu ba, da 茩yar na iya janyeta a wajan ina jin idan na taimake ta Tabbas bu茩ata na zai biya, wani gida na shiga da ita a wannan lokacin na nemu mata biyu sukai mata hauka suka sanya mata kaya, bata duka bata magana sai dai ambaton Allah, akai akai taci abinci ta茩i sai da akai mata allura Sannan bacci ya 蓷auke ta, kana likita yasa mata drip wanda zai taimaka wajan samun 茩arfin jikinta, ni kuma ina fita na bawa wani babban Malami ya fara mata saukar Alkur'ani, daga nan kullum sai nazo wajanta da kaina nake bata abinci sai dai kawai tai ta kallo na bata magana, wani lokaci kuma kuka take na rasa kanta sai na rarrasheta da 茩yar take yin shiru, kwanci tashi ta fara zazza蓳i kwajin farko likita ya tabbatar tana 蓷auke da ciki, na razana sosai amma na dake naci gaba da kula da ita, har cikin ya isa haihuwa lokacin bana gari a ranar data haihu na dawo, Ko gida banje ba na nufi wajanta amma babu ita babu labarin ta, sai yarinyar data haifa kwace cikin jini abin mamaki kuma an yanke cibiyar Yarinyar, neman duniya na nemeta na rasa, Ina 蓷aukanta kuma na nufi Wudil wajan Baffa na gaya masa komai hatta matarsa bata san zuwa na ba, ya amshi Akeela wace na bata suna iri na Akeem, Wannan shine" Nan ma shiru akai har lokacin Mom kuka take hakama Meema. Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke kafin Yace. "Tunda yau ya zama ranar bayyana gaskiya nima zanyi amfani wajan fa蓷awa Akeem gsky game da rayuwarsa" Da sauri Akeem ya kalli Abbu cike da mamaki p.a kuwa Murmushi kawai yay. Kallo ya koma kan Abbu inda yake fa蓷in. "Kamar yadda kayi tunanin cewa nine mahaifinka ba Gsky bane, baffa shine ya haifeka kawai ya bani kai saboda so da kuma 茩aunar da nake maka" Yana yin shiru p.a yace "Baffa bai gaya maka gsky ba, amma gaskiyar magana tana cikin wannan ducoment 蓷in" Amsar ducoment 蓷in Abbu yay, Aalam kuwa tuni jikinsa ya gama bashi Baffa baya raye tunda har yabar wasiyyar komai game da rayuwar Akeem. A 蓷an razane Abbu ya 蓷aga kai ya kalli Aalam kana ya kalli Akeem a fili kuma yace. "Ikon Allah ga zahiri kuwa a bayyane, gaskiyar maganar sarauta da tace TSAMMACI ABINDA BAKAI TSAMMANI BA" da rashin fahimta Arif yace. "Mene a jikin ducoment 蓷in?" Ajjiyar zuciya Abbu ya sauke ya fara karatu abinda yake jikin ducoment 蓷in kamar haka. _AMIR AALAM ADIL_ shine gaskiyar sunan Akeem, 蓷ane kuma ga Sarkin Makka wato Mai martaba Aalam Adil Jahid, bani na haifi Akeem ba ban ta蓳a samun 蓷a ba, Ubangiji yayo ni 蓷aya daga cikin wanda basu da rabon samun 蓷a a wannan duniyar, Wata rana munje aikin hajji nida matata Rabi bayan mun gama aikin hajji ciki ya bayyana a jikinta nan murna sosai, kai tsaye kuma na kira 蓷an uwana Bukari na fa蓷a masa, a wannan lokacin kuma na samu ganawa da Sarkin Makka akan wani aiki Mutum mai karamci sosai wanda a lokacin sarkin Makkah ba kowa bane face Adil Jahid, lokacin kuma Aalam 蓷a ne wajan Sarkin Makka amma yana da mata wacce take 蓷auke da ciki itama amma nata ya samu kafin na Matata, kwanci tashi matarsa Laylerh ta haihu aka samu kyakkyawan yaro wanda babu na biyunsa a kyau, shine AMIR AALAM ADIL wato Akeem. Bayan wata biyu da haihuwar Matata Rabi ta haihu yarinyar tazo babu rai, sosai nai ba茩in ciki kuma nai addu'ar samun alkairi, Rabi kuma ta shiga duguwar suma bata san cewa yarinyar data haifa ta rasu ba. A daran wannan ranar ina kwance a inda muka sauka naji ana buga 茩ofar gidan da nake kamar za'a 蓳alla ta, da sauri na fita ina zuwa naga Aalam cikin mawuyacin hali, jaririn hannunsa ya bani yace, jeka dashi na bar maka shi duniya da lahira inda address naka da komai, idan hali yayi zan sameka, Cikin mamaki nace "Ranka ya da蓷e tayay zan iya kula da wannan jiririn? Bayan shi 蓷in tsantson sarauta ne" cikin kuka Aalam yace "Kai naji kana addu'ar samun zuri'a ta gari, ka 蓷auka Amir kai ne ka haifesa na tanadi ke蓳antaccen jirgi yanzu zai 蓷auke ku yanzu zuwa Nigeria, ban baka ko sisi ba domin kula da rayuwar Amir ina so ka rainesa da halaliyarka ka 蓷auke sa matsayin 蓷an daka haifa, amsar Amir nayi aka samu mota aka sanya rabi ciki wacce har lokacin bata tashi daga duguwar suma ba, muna zuwa airport zamu shiga jirgi na 蓷auki photona wanda muke tare da Bukari na bawa AALAM, saboda koda babu raina ya shaida fuskar Aalam, akan idanunsa jirgin mu ya tashi, ashe wai a can gidan sarautar Mai martaba Adil ne yay murabus ya 蓷ura Aalam akai, shine wani yabi dare ya kashe Mai martaba ya kuma nemi kashe jaririn, dalilin daya Sanya kenan aka bani ri茩on Amir wanda na sauya masa suna zuwa Abdul-hakeem ina kiransa da suna Maudo domin na lura mahaifiyarsa bafulatana ce, duk wannan lokaci sau 蓷aya muka samu ganawa da Mai martaba Aalam wanda ya sauka 9ja muka ha蓷u dashi a ke蓳antaccen waje lokacin shekarun Akeem 10 ciff a duniya a lokacin na fa蓷a masa na sauya masa suna kuma ina Kiransa da Maudo, Dai-dai lokacin muka shiga fari gonaki suka bushe saboda wani lalataccen taki da ake bamu, albarkatun noma suka lalace, wannan dalilin yasa nace Bukari ya sanya Akeem bangaren Agriculture, ban ta蓳a nunawa cewa ba Bukari bane ya haifi Akeem domin tun yaye na barshi gidan Bukari lokacin matarsa ta haifa 蓷a mai suna Adnan, Har yanzu dana rubuta Wannan wasi茩ar Rabi bata san abinda data haifa ba shine Akeem ba. Wata ajjiyar zuciya Laylerh ta sauke, yayinda Aalam kuma ya zame a hankali tare da kallon gabas yay wa Ubangiji godiya, ta hanyar yin sujudil shukri, Akeem kasa motsi yay, wato bayan zallar so da kuma 茩aunar da ya kewa Akeela harda so irin na ha蓷uwar jini, Yana jintae a dukkan wata 茩ofa ta cikin zuciyarsa, Wannan dalilin yasa Amani ke kama da Akeela, Akeela kuma ke kama dashi ga kuma kamar da Meema take da Akeele, Al-hakkamu kenan bowayi gagara Misali, wanda bai ji tsoron Allah ba ya shiga uku, Mulki ya sanya kayiwa 蓷an uwa musulmi illa, yasa ka kashe mutum ka haukata mutum, haka kuma kyakyatatawa mutum zato yafi ka muzan tashi, ka kalli mutum kawai ne amma kasan baiwar dake jikinsa ba, Haka kuma haifar yara irin su Akeela baya nufin zina akai aka haife su, zina shi ne yin sex ta hanyar amincewar ko wanne jinsi, Amma ita Akeela fya蓷e akaiwa mahaifiyarta kuma aka haukata ta Wannan dalilin yasa akai mata kallon TSINTACCIYA. Gama Labarin yay dai-dai da 茩arewar jinin da aka sanyawa Akeela lokacin kuma yaja domin har anyi sallar Asr, Ganin jinin ya 茩are yasa Akeem zare mata jinin bai kula kowa na Wajan ba ya sanya hannunsa duk biyun ya 蓷auki Akeela zuwa 茩irjinsa ya rungometa sosai, yana shirin fita Papi yace. "Ina zaka jemin da yarinyar?" Wani mugun kallo Akeem ya watsawa Papi yace "kai ba kaji kunyar fa蓷in abinda ka fa蓷a ba?" Papi yace "koma mene i made a mistake, amma ka sani Akeela 拼arta ce ina da ikon zartar da komai a kanta dan haka ka ajjiye min ita nan mu huce gida taga gidan ubanta" Banza Akeem yay masa ya nufi 茩ofa da sauri Papi yasha gabansa yace "wlh ka fitar min da yarinya sai na kaika Court" Aalam gyara zama yay ba tare da yace komai ba, Tabbas Papi yana da iko akan Akeele domin jini yafi ruwa 茩auri, blood is thinker than water amma shima Akeem akwai jinin Akeela dake gudana a nasa jinin, Rai a 蓳ace yace "kafin ka kaini Court ni na jima da makaka a Court lokacin kawai nake jira kuma yanzo" ganin abin na neman zama fa蓷a yasa Abbu fa蓷in. "Dr bashi 拼arsa" Kamar Akeem zai kuka yace "Abbu why?" Cikin 蓷aga Murya yace "nace ka bashi 拼arsa ko? Ai ya fika iko da ita dan haka ka bashi ita ka huce muje" Sai a lokacin P.a ya 蓷an shafa kai kana yace. "Meyasa zai bashi ita Abbu? Bayan cewa ita Akeelar matar Akeem ce... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 08119237616 Dan Allah dan girman Allah kuji tausayi na, ku daina karantawa ba tare da kun biya ba馃槶馃憦馃徎. No edited馃槖 NIMCYLUV 3/16/22, 17:02 - Buhainat: 95-96 Queen of writer's #Nimcyluv 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 _TSINTACCIYA nidai nasan a ko wanne lokaci Wannan littafin na ku蓷i ne, ki biya ki karanta_ #500 Sulaiman Naima s union bank 0116886423 Chat me on whatsapp 08119237616. 鈥淲hat Are You saying Al'kaseem?鈥� Abbu ya tamabayi P.a cike da tarin mamakin abinda yake fa蓷a daga cikin bakinsa, ba tare da tsoro ko kuma shakka ba P.a yace "Yes! Abbu Akeela is his your tun zuwanta gidanka, Wannan rubutacce ne a cikin 蓷aya daga cikin wasi茩ar da Baffa ya bari, Tabbas Akeela matar Akeem ce" Cikin rashin yadda Abbu yace. "Mene tabbacin ka na fa蓷in hakan?" P.a ya bu蓷e ducoment 蓷in hannunsa ya zaro wata farar paper ya bawa Abbu, karantawa Abbu ya fara a Zuciyarsa, Ganin hakan yasa Dad cewa "Karanta muji mana" ya fa蓷a a hankali, Aalam Adil Jahid kuwa har lokacin bai sake magana ba, domin bata cikin tsarinsa. A hankali Abbu ya fara fa蓷in. _鈥淏ani da shakku da irin tarbiyyar dana bawa Akeela, ko wanne kalar hukunci na zartar a kanta za tabi, dan haka ba sai na tamabayi_ _ra'ayinta ba, a kullum ita 蓷in mai biyayya ce, Maudo shine yake da wahalar sha'ani, shine wanda ba'a iya juyawa lokacin guda, ban ta蓳a yi masa ba dai-dai ba_ _amma a yau zan aikata, ina fatan zai fahimci baffansa ya kuma gane manufarsa tayin hakan,_ _Dalilin aurawa Akeela wani tsoho da nace shine ya sanya take neman kashe kanta,_ _Akeela tana da rauni kuma yarinya ce mai hqr duk da ta kasance_ _TSINTACCIYA a gareni amma da idanun basiri da kuma hikima nake kallonta Matsayin 拼ar kamar kowa ba_ _TSINTACCIYA ba,_ _rauninta ya fara tun tana da shekara 5 a duniya, a nan na fahimci ciwon sikila da take dashi, Lokacin data girma ta san hankalin kanta bata fita ko'ina saboda_ _ciwonta, amma duk da hakan bai hana ciwon tashi ba, duk sa"aninta sunyi aure, amma ita duk wanda yaji tana da sikila ya kan hqr da aurenta,_ _Dalilin daya Sanya na yanke hukuncin aurar da ita ga wani, tunda ya amince zai amsheta a yadda take,_ _Lokacin da aka samu nasarar samun Akeela a raye nai farin ciki sosai, sai dai nayi ba茩in ciki saboda mun rasa wani shashen, bayan tafiyar Akeela gidan Bukari na yanke shawarar mene zai hana na ha蓷a auren Maudo da Akeela?_ _A Wannan ranar banyi bacci ba sai dana tabbar an 茩ulla aure tsakanin Akeem da Akeela, na zama waliyin Akeem, inda kuma Jafar ma茩oci na ya zama waliyin Akeela na bada sadaki dubu goma da kuma 茩atuwar gonata, akwai shaidu na sanya sunansu a bayan Wannan paper, akwai shara蓷i idan har Akeem bai amince da auren ba ban amince a bashi ita ba, Yaron kaifi guda ne baya ji sam, abinda ya tsara shine yake, Akeela kuma_ _macace idan mijinta na sonta koda bata son shi wata rana zata so shi, da zuciya guda na ha蓷a auren Maudo da Akeela domin zata samu farin cikin a wajansa鈥漘 Date: 17/8/ Sign:~Ayubbello~ Shiru kowa yay sai Akeem daya 蓷aga jajayen idanunsa tare da kallon Abbun nasa, cikin rawar murya yace. "Abbu I love my wife, wlh ina sonta tun tana 茩arama ba zaku gane ba, a bani matata ni a yau ma zan bar maku 茩asar idan kuka bani matata" Sosai P.a da Abbu sukai mamakin Akeem, domin babu wanda ya ta蓳a ji yay magana mai tsayin haka ba, Tabbas Ubangiji ka蓷ai yasan tarin so da 茩aunar da ya kewa Akeela. 茒auke kai kawai Abbu yay tare da fa蓷in, "Kana da izini akan Akeela amma mahaifinta ya fika iko da ita, sai ka nemi izini wajansa" Abbu na rufe baki Papi yace, "Idan har nine mahaifin Akeela to Tabbas ba zata zauna da Akeem matsayin miji ba, kuma ina so a yau ya sakar min yarinya na bata wanda nai niyya" Kallonsa Abbu yay a karo na farko yace. "Haba Abdul-茩hadir ka dubi girman son da Akeem yake mata ka bashi ita, Tunda nake ban ta蓳a ji ya bu蓷e baki yace yana son wata yarinya ba, sai yanzu duk kawaici da kuma zurfin ciki irin na Akeem yau ya bu蓷e baki yace yana son yarinyar nan sai ka bashi ita" Cikin fa蓷a Mom tace. "Ni ban ta蓳a ganin rashin kunya irin wannan ba, ga yadda aka samu yarinyar nan, baka san cinta ba baka shan ta, balle sutturar ta da kuma lafiyarta, Bama kasan cewa kana da yarinya ba sai yanzu saboda rashin kunya kace zaka bu蓷e baki wai ba zaka bata auranta ba" Shiru Papi yay, domin baya tunanin akwai wanda zai iya sauya masa ra'ayi, danma Aalam ya cika masa idanu duk da ba kallonsa yake ba idanunsa ma yana a lumshe ne, Yana 蓷an girgiza 茩afarsa a nutse. Laylerh kam Papi kawai take kallo tana mamakin 茩arfin halinsa, gasu a wajan ga kuma uban yaron amma ya shafawa idanunsa tuka saboda rashin kirki. Arif kuwa ransa ne ya 蓳aci haka ma Aaliyah, Ajmal kam Ajjiyar zuciya kawai yake saukewa,. Karim tausayin Akeem ya kamasa, Jadda bata cewa komai. Akeem duk yadda yakai dajin haushi da kuma tsanar Papi a yanzu Matarsa kawai yake bu茩ata, duk da cewa yana sane cewa Hadda sanya hannun Papi wajan kashe Baffa. Da kuma kwace Dukkan gonakin al'ummar Wudil da gurbata rayuwar al'umma, jiki a matu茩ar sanyaye ya nufi wajan Papi wanda ya amshi Akeela wacce har yanzu bacci take amma takan 蓷an motsawa ka蓷an bakinta na ambaton sunan Bobbo! Zubewa Akeem yay akan 茩afafuwansa idanunsa na zubar da hawaye a karo na farko rauninsa ya gama bayyana akan AKEELERH, raunin da bai ta蓳a tunanin zai iya bayyana shi a gaban kowa ba sai ita data zama dolansa, Ciki wata kalar raunataciyyar Murya Akeem yace. "Ka yarda ka bani 拼ar ka da zuciya 蓷aya, ni kuma I promise to stand by her and love her unconditionally... I promise to care for her and never neglect her. He's life to me... Whoever tries to harm her will have me to contend with. It鈥檚 a promise that I will protect her with the last drop of my blood.. Dan Allah ka bani ita zan iya mutuwa wlh" Ya fa蓷a a sanyaye lokacin guda kuka wasu zafaffun hawaye suka shiga fitowa daga cikin idanunsa suna sauka akan kamilalliyar fuskarsa. Shi kansa Papi yay mamakin ganin hawaye a idanun Akeem, bai ta蓳a tunanin akwai abinda zai iya sanya Akeem 蓷in kuka ba, sai Gashi yana kuka akan soyayya, soyayyar ma ta 拼ar daya haifa da cikinsa. Shiru yay, gaba 蓷aya kuma kallo ya koma kan Papi kowa ka so yaji abinda zai fa蓷awa Akeem. Jin shiru yay yawa yasa Akeem 茩ara 茩asa da muryarsa sosai kamar ba Dr Abdul-hakeem Bukar Bello yace. "If I hurt her, I hurt myself because she's me and I am her.....I dedicate to her all that I have, and I promise her that I鈥檒l stand right by her side forever and always until the day I die" Ya 茩are maganar yana dafe 茩irjinsa wanda yake masa ciwo yana jin tamkar zuciyarsa zata fito da 茩irjinsa saboda ciwon da yake ji. 茒auke kai Papi kana kuma a da茩ile yace. "I'm sorry, but i can't give you my daughter shine gaskiya and..." Bai 茩arasa fa蓷in abinda yay niyya Akeem ya fara wani irin tari yana ri茩e 茩ahon zuciyarsa tare da mi茩a hannunsa yana son ri茩e hannun Akeela, cikin sauri Papi yaja baya da Akeela a jikinsa wacce take baccin wahala, Cikin tashin Arif, Aaliyah, Mom, Asheer, Azzam, Mom sukai kan Akeem suna ri茩esa ganin yadda yake tari ga jini na fita ta cikin bakinsa, A gigice Abbu ya jawo Akeem zuwa jikinsa yana jijjiga sa tare da kiran sunansa. "Maudo!! Dr! Hero! Abdul-hakeem" Gaba 蓷aya ya jera masa suna da suke duk mallakinsa Amma ina Akeem tari kawai yake jikinsa na wani irin tsuma da karkarwa wanda ya sanya Laylerh runtse idanunta tana jin tamkar taje ta amshi 蓷an ta ko zai samu wani sassauci,amma ina da kunya tunda ga mara茩insa na a wajansa, Abbu ya 蓷aga kansa ya kalli Papi wanda yake shirin barin room 蓷in 蓷auke da Akeela Abbu yace. "Nasanka farin sani, haka kuma ka sani ban ta蓳a neman wani abu wajanka ba, gani a matsayina na Uba a wajan Akeem ka taimaka ka bashi matarsa, nasan ko 茩ara na kaika tabbas za'a bashi matarsa amma kai ne da kanka ka haifi Akeela, kana da iko a kanta amma komai tsararre ne, tunda har zanan ya 茩addara aure tsakanin Akeem da Akeela ka bashi matarsa ka dubi halin da yake ciki Aman jini yake" Shiru Papi yay ya茩i cewa komai. Dai-dai lokacin kuma wani irin gudan jini ya fita ta cikin bakin Akeem gaba 蓷aya kuzarin da yake dashi ya 茩are, matarsa yake so ita yake bu茩ata, Cikin wani irin sanyin Murya Akeem yace. "Abbu" Ri茩e hannunsa Abbu yay jikinsa duk yay sanyi da lamarin Akeem 蓷in cikin sanyin murya da kuma tausayin halin da yake ciki Abbu yace. "Kayi hqr ka bar masa 拼arsa ai ba ita ka蓷ai bace mace, yadda baya sonka kaima ka hqr kuma ko babu komai ai 拼ar Uwarka ce" Ya fa蓷a a taushashe yana sharewa Akeem zufar dake yanko masa, Ganin dai da gaske Akeem zai iya rasa rai kuma Papi na shirin fita da Akeela yasa Mai martaba Aalam Adil Jahid ya numfasa tare da ware idanunsa ya kalli Papi a karo na farko daya sanya baki cikin maganar yace. "Ba zaka iya ceton rai ba? Mahaifinsa da kansa yane neman alfarma fa" Ya fa蓷a a hankali yana mai 蓷auke idanunsa daga kallon Papi 蓷in zuwa kallon Laylerh wacce take share hawaye a 蓳oye. Kasancewar cikin harshen turanci Aalam yay Magana yasa Papi rusunawa a mutunce kamar zai zube yace. "Kayi hqr ka ga farceni amma bazan iya bawa Akeem auren Akeela ba, idan kuma kaga Aure ya tabbata a tsakanin su to Tabbas bana raye sai dai ayi zaman auren bayan raina" Kallonsa sukai da mamakin jin kalaman da yake fita daga bakinsa, idan Ubangiji ya tsaga rabo tsakanin Akeem da Akeela lallai Papi zai iya rasa tunda har yay wannan furucin. Dukkan 茩arfinsa wanda yay masa raguwa ya tattaro tare da Mi茩ewa tsaye har kawo lokacin jini bai daina fita daga cikin bakinsa ba. A hankali ya shiga takawa tare da yin wajan da Papi yake, Ajmal daman tuni yabar cikin ward 蓷in baki 蓷aya, yana zuwa Papi ya juya masa baya tare da ficewarsa 蓷auke da Akeela. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wani 茩yakkyawan sauti zuciyar Akeem ta bayar nan take yay baya zai fa蓷i, Aalam daya mi茩e tsaye ri茩e da sanda a hannunsa yay sauri ri茩e Akeem, ganin babu abinda yafi kusa dashi yasa Akeem rungomesa Aalam ya shiga sauke ajjiyar zuciya ko kuka ya gagara fita, bayan shekaru kusan talatin da hu蓷u da rabuwar 蓷a da uba yau Ubangiji ya 茩ara ha蓷a fuskokinsu, a nutse Aalam ya rungome 蓷an sa, jininsa zuwa jikinsa ya shiga shafa bayansa.... Shiru kawai Akeem yay yana jiran lokacinsa yay dan baya tunanin zai iya 茩ara kwana guda a wannan duniyar inda babu Akeela. Fita duk sukai zuwa cikin mota, Aalam ya kalli Abbu yana sakin lallausan murmushi yace "zoka rabani da 蓷an ka" Dariyar 茩arfin hali Abbu yay yana 蓷an dur茩osawa yace. "Tabbas 蓷ana ne, amma a yau na baka a ronsa" Aalam bai 茩ara Magana ba domin shima a yanzu yana bu茩atar 蓷an nasa kusa dashi, Sarkin gobe! Abbu da Dad mota 蓷aya suka shiga, yanzu ma Meema tana gaban mota bata cewa komai sai Ajjiyar zuciya take saukewa, Arif da Azzam a tare sai Asheer a gaba, Mom da Laylerh a tare sai Aaliyah a gaban mota. Sai kuma Mai martaba Aalam Adil Jahid tare da Dr Abdul-hakeem Bukar Bello kuma Amir Aalam Adil Jahid, Aalam na zaune ya 蓷an kishin gi蓷a kan Akeem akan cinyarsa yana shafa sumar kansa. A hankali motocin su suka shiga fita daga cikin Emirates International Hospital 蓷in. Kai tsaye kuma Villa suka nufa. Akeela kuwa suna shiga mota driver yaja su zuwa unguwar Jabi dake Abuja, Ajmal babu wanda ya san inda ya nufa Karim kuwa shike jan motar da Jadda ke ciki babu wanda yake magana cikinsu. Babu jimawa suka isa wani babban 蓷aki wanda ya samu Dukkan wasu kayan more Rayuwa na nan gidan duniya a nan Papi ya sanya Akeela tare da kwantar da ita, bacci take sosai amma time to time bakinta na motsawa tana kiran sunan Bobbo. Jadda part 蓷inta ta shige Karim kuma ya nufi part 蓷in Ajmal, Papi ma ya shige nasa part 蓷in gida yay shiru. Didi ce tsaye a compound babu jimawa motar 拼an hisban ta 茩arasu cikin sauri ta nufi inda suke har zanin na fa蓷uwa bata jira fitowar shugaban nasu ba, tana zuwa ta sanya hannu ta dungure masa kai tace. "Wlh ka ka tuba kaji tsoran Allah, banda lalacewa tai maka yawa tun jiya nake zaman jiranka sai yanzu, aini da naga tabon sallah a fuskarka na 蓷auka kana jin tsoran Allah Ashe abin gaibune, a toh ba dai ruwana shi ai addini a zuciya yake amma wlh ina fa蓷a maka kaji tsoran Allah duk abinda zakai ka ri茩e gsky, yanzu Wannan abin a wata 茩asar sai an kulle ka nake baka labari" Ta fa蓷a tana juyawa shidai Murmushi kawai yay tare dabin bayanta sauran kuma suka tsaya a waje. Ummi na zaune da Amani wacce take mata kukan ita Abbie 蓷inta zata,sai kawai gani Didi tayi da 茩ato a bayanta cikin sauri ta 蓷auki hijab ta sanya tana fa蓷in. "Didi da kin sanar ai" Ha蓳a Didi ta ri茩e tace. "Ya shafi ya ma'afi mai maita naji abinda kikace, ina tunanin ke kika haifi Bukari ko? To ahir 蓷inki nice nan uwar Bukari da Ayuba, kakar Audil da Tsila maza tsuge bakinki" Shiru Ummi tayi ba tare data 茩ara cewa komai ba. Shidai 蓷an hisba na tsaye sai daya kaji yace "Ina wacce kike magana akai" zare ido Didi tayi domin tama mance Mami bata gidan sanin bata da abinda zata fa蓷a yasa ta rushe da kuka tare da fa蓷in. "To nidai bada Allah na dogara ba? Kowa yay mugun abu ai kansa ni ba tsohuwar banza bace taje can taci kanta wlh, babu ruwana na yafe mata" Ta fa蓷a yana yin muzurai sai a lokacin Ummi tace "Malam U can go" Fita yay yana fita Didi tace "Ai wai labari ya samu kin san Mutane da Shegiyar gulma da kukansa da komai yace yana son ganin matar abu dai kamar wasa basai gashi yazo ba, to duniya babu gsky shima yaci kansa ai shima Bukari yaje yana ta gararanba Abuja" Mi茩ewa Ummi tayi tace "ki shirya zamu shige Abuja muma" Didi tace "To ubanwa muke dashi a Abuja kuma? Sai gantali muke kamar wanda suka fa蓷o daga sama" Ummi tace "Gidan shugaban 茩asa" zumbur Didi ta mi茩e tsaye tace "Mai 茩arya a 茩onashi a wuta" Murmushi kawai Ummi tayi Didi kuma tai part 蓷inta babu jimawa ta fito 蓷auke da 拼ar fus tana fa蓷in. "Ke dai A'isha irinku ne abin arzi茩i yake shige ku wallahi" fitowa Ummi tayi ri茩e da Amani Baba Rabi ma ta fito, gaba 蓷aya mota suka shiga aka 茩ulle gidan suka 蓷auki hanyar Abuja. Al'amarin su Mami yay girma domin tuni Akeem ya sanya aka mayar dasu State C.i.d har kawo lokacin kuma Dada ta kasa shawo kan komai domin an ha蓷a su Mami da Kidnappers ne, warin kuma dake tashi babu wanda yasan na mene mai Gadi daman tun a ranar su Mami suka kuresa. Misalin 茩arfe 9 na dare. Dukkansu suna zaune akan dinning suna dinner Banda mutum uku, Meema, Akeem da kuma Aalam. Shiru wajan ya 蓷auka kowa zuciya babu da蓷i, bayan sun kammala ne Asheer ya nufi part 蓷insa Wayarsa ya 蓷auka ya kira wata number yace. "Tunaninku ya gur蓳ata domin Wannan ducoment 蓷in baya wajan kowa yana wajan P.a 蓷in Akeem" yana fa蓷in hakan ya kashe kiran tare da gyara jikinsa ya nufi part 蓷in Meema. Akeem ne tsaye fuskarsa babu walwala idan ka gashi zaka 蓷auka ya shekara yana jinya ne, yana sanye da Cable-knit vest wacce take 茩arama ta kama jikinsa, gaba 蓷aya rabin 茩irjinsa a waje yake.. sai kuma Tracksuit trousers idanunsa a lumshe ruwa na sauka daga cikin sumar kansa saboda wankan da yay, ya jima a wajan ba tare da sanin mene yake kamar kuma wanda aka sikara yay waje yana fitowa yaci karo da Azzam, da mamaki Azzam yace. "Ina zaka" Bai kallesa ba yace "Get me a key" ya fa蓷i hakan yana nufar compound wajan Aalam Azzam yay yana zuwa yace. "Aalam Amir fa zai fita" A nutse Aalam yace "let him go" ya fa蓷a yana sipping coffee 蓷in hannunsa yana girgiza 茩afa. Key ya 蓷auka yabi bayan Akeem a compound ya samesa tsaye yana zuwa yace "Bari na kai ka" bai kallesa ba amsar key 蓷in da yay ya shiga mota, yana shiga ya fara danna horn da karfi kafin ya 茩arasa an bu蓷e masa gate, fita yay yana tafe yana motar na nuna masa derection 蓷in da zaibi a haka ya isa unguwar Jabi. Slowly ya shiga driving 蓷in motar har ya kawo dai-dai gidan Abdul-茩hadir Azeem, parking yay tare da fitowa daga cikin motar hannunsa zube cikin aljihun wandonsa lokacin 10 ta shige, a bakin gate 蓷in ya tsaya a hankali kuma ya fara knocking gate 蓷in not too long gatekeeper ya fito ya bu蓷e 茩aramar 茩ofar, Yana ganin Akeem tsaye yace "Malam lafiya dai" Mai gadin ya sake fa蓷in "magana nake" tsaki Akeem yaja kafin kuma ya bu蓷e baki da 茩yar yace. "Gidan zan shiga" Zare ido gatekeeper yay yace "kace me?" Kame fuska Akeem ya 茩ara yi kamar ba zai magana ba sai kuma yace "Kana da 1m idan na shiga" baya mai gadin yaja Akeem ya shigo kana ya mayar da 茩ofar ya rufe. Gidan ya fara bi da kallo yana tunanin ta ina zai fara, a nutse yake duban gidan har ya kawo wani shashe wanda wutar shashen take a bu蓷e. Yasan is hardly ace Jadda da Papi sune suka bar part 蓷in su haka, tunawa yay da Akeela bata son duhu ko ka蓷an yasa ya sauke 蓳oyayyiyar ajjiyar zuciya. Kai tsaye kuma ya nufi window'n part 蓷in. Lokacin Akeela na tsaye a cikin bedroom 蓷inta wajan 蓷aya window'n tana sha茩ar iska hannunta 蓷aure saboda raguwar karyewar da tayi, tana sanye da Silk short robe iya waist 蓷inta sai wani trousers iya laps 蓷inta, cinyoyinta sai she茩i suke, ga kalbar da akai mata ta sauka, idanunta a lumshe yana sauraran bugun Zuciyarta, ta rasa Meke mata da蓷i me Zuciyarta ke bu茩ata da muradi, a yanzu babu wanda take son gani irin Bobbonta, ita ba taga dalilin da zai sanya a kawota Wannan gidan ba, Kowa yana farin ciki da gidan ubansa amma ita a yanzu bata bu茩ata gidan Abbu ya fiye mata wannan, ajjiyar zuciya ta sauke tare da bu蓷e idanunta ta tsorawa Flowers 蓷in da suke waje ido. A hankali Akeem ya gama bu蓷e glasses 蓷in window'n kana kuma cikin nutsuwa ya shiga cikin without making any sounds da zai sanya a gane, duk da cewa abune mai wahala wani daga gidan yaji, saboda part Akeela babbane sosai kuma daga baya yake, idan Akeela 拼ar iska ce sai ta kira kowa tai abinda tai niyya babu maiji. (Iyaye na kuskure馃槰). Yana shigowa ya sha茩i 茩amshin shower gel 蓷inta alama ya nuna bata jima dayin wanka ba kenan, lumshe idanunsa yay yana jin wani da蓷i da nutsuwa yana ratsa masa zuciya. Ajjiyar zuciya ya 茩ara saukewa yana mai sha茩ar 茩amshin dake tashi a bedroom 蓷in, wanda ya ha蓷u da A/C yasa bedroom 蓷in yay wani irin da蓷i, ga kuma wani fitinannan 茩amshin turaren air conditioner mai 茩amshin strowberry. A nutse ya fara 茩are mata kallo frm head to toe kallon daya jima bai mata irinsa ba, Tun daga kan yatsun 茩afarta ya shiga 茩are mata kallo har zuwa kan manyan laps 蓷inta, a hankali kuma yaja wani irin nishi ka蓷an lokacin da idanunsa suka sauka akan ha蓷a蓷蓷an shape 蓷in hips 蓷inta, ya da蓷e yana kallon wajan domin trousers 蓷in ya kamata sosai, wani irin numfashi yaja lokacin daya sauke idanunsa a gadon bayanta yana hango farar fatar bayan nata daga fara sai rigar baccin ko bra babu jikinta. Lumshe fararan idanunsa yay wanda a hankali suka fara sauyawa zuwa jaa, hannunsa ya mi茩a tare da kashe hasken bedroom 蓷in baki 蓷aya, a gigice kuma Akeela ta juya, jikinta na rawa bakinta ya shiga motsi amma ta kasa furta komai, hanya ta shiga lalluba Cak ta tsaya saboda karo da tayi da mutum a tsorace ta bu蓷e baki zatai magana cikin sauri Akeem ya sanya hannunsa tare da.... NOTE _Ni Banga amfanin warewa 拼ar mace wani sashe na musamman a gidan iyayenta ba, ka haifi yaro amma duk da tarbiyyar daka bashi ZAMANI, 茦AWAYE, SAMARIN BANZA zasu iya sauya maka tarbiyyar Yara, ita mace bata ta蓳a girma da bata tsoro idan har ba Aure kayi mata ba, ke wai uwa kina can kin saki baki kina bacci kin warewa yarinya 蓷akinta ba, me take? Yaya take rayuwa da daddare baki sani ba, bari kuji su sex chat 蓷in da yarinya take da a gaban babatar take bacci wlh bata isa tayi ba, Ni babu ruwana na Rubuta a littafi as a lesson duk wacce tayi kuyi da abinda na rubuta MATSALAR TA CE馃槀 Bata NA'IMA SULAIMAN NIMCYLUV SARAUTA BA鈽癸笍馃槒_ 3/16/22, 17:02 - Buhainat: 97-98 TSINTACCIYA 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍 kama hannun Akeela, wacce bata san waye ba haka kuma tsoro ya hanata fahimtar 茩amshin turarensa, 茩ara kama 蓷aya hannunta yay while he's walking ya kai hannunta kan bakinshi yay mata kiss, Akeela was just looking at the shadow, she knows for as long as suna da good terms da wannan shadown saboda ta fara understanding na inuwar. These few days da sukai basa tare da Bobbonta taji kamar shekara guda ne, yana nuna mata Love, cares amma kwana biyu da tayi bata gansa b duk ta damu tasan kuma rashin zuwan, it's not because he doesn't care of her, sai dai It's because something went wrong between them! Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke duk da cewa har yanzu tsoron yana akan fuskarta amma bata da tabbacin shine ko bashi bane, ha蓷e rai tayi feeling so angry. She's so scared and so fustrated at the same time, bata son bada kanta wajan fara yi masa magana, but seriously she need him, tana son ta samu tayi kukan data jima tana son yi amma ya茩i zuwar mata she need to cry on his shoulder. Yarr yarr haka Akeem yake kin tsigar jikinsa na tashi tare da wani irin zubewa tare da mimmi茩ewa, Wani sihirtaccen sanyi na ratsa masa dukkan wasu kofofi na jikinsa, Gyara tsaiwarsa yay tare da bu蓷e rikitattun idanunsa wanda suke a lumshe kamar mai jin bacci. Yayinda kuma ya kejin kamar ana sanya mayan 茩arfe ana fisgar zuciyarsa dashi zuwa gare ta, hakan ya bawa gangar jikinsa damar 茩ara kusantar inda take a tsaye sukai very close da juna. Akeela kuwa bakinta na 蓳ari la蓳蓳anta na rawa yayinda ha茩oranta suke ha蓷uwa da juna, Suna ba da wani irin sauti 茩ass 茩ass, A cikin kunan Akeem, cikin wata raunataciyyar Murya mai amsa kowa tace. 鈥淏ob...Bobbo鈥� Saukar sauti da Amon muryarta a cikin kunnansa suka taro waje guda suka haifar masa da wani irin kasalallan yanayi a jikinsa, Al'amarin daya haddasa rufewar idanunsa ba tare daya shirya hakan ba, Da茩i茩o da kuma sakonni ha蓷i da shu蓷ewar wasu mintinoni ya 蓷auka idanunsa a rufe, yana sauke wani irin numfashi.. Kasa Magana Akeem yay saboda wani sabon ba茩on yanayi daya samu kansa, yana da tabbacin cewa Akeele itace cikin nutsuwa da kuma bugawar zuciyarsa ha蓷i da sha茩ar iskarsa a yanzu, rashinta ko kuma yin nisa da ita dai-dai yake da rasa dukkan abinda ya keji a Yanzu, Fesar da iska yay ka蓷an tare da murza tafin hannunta yana jin yadda numfashinta ke sauka da sauri saboda yadda yake murza hannun nata. Akeela kasa daurewa tayi cikin kwa蓳e fuska tare da narkar da murya tace. "Baka so na ko?" 鈥淣i kuma....." Ya fa蓷i maganar cikin wata iriyar kasalalliyyar murya dake bayyana mood 蓷in da yake ciki, Kana daka gefe guda kuma ga yadda idanunka suke lumshe saboda ga蓳o蓳in jikinsa da suka sake, Suka taru suka haifar masa da kasala wacce har yake jin tamkar ba zai iya jure tsaiwar da yake ba. Akeem 茩ara matso da Akeela gabansa yay har yana jin yadda tudun brest 蓷inta suka tukare masa nasa 茩irjin ga yadda nipples 蓷inta da suke a mi茩e suke sukarsa. A taushashe cikin wata kalar raunataciyyar Murya mai sanya nutsuwa a zuciyar ko wacce mace yace. "Daimond, My Peto" Ya 茩are maganar cikin salo na musamman tare kuma da fesa mata Numfashinsa akan fuskarta yana 茩ara manna waist 蓷inta da nashi ququn. A sanadiyar hakan ne kuma taji tsigar jikinta na tashi, Ga kuma wani Abu dake mata yawo ajiki wanda bata ta蓳a jin irinsa ba a all her life. A hankali Akeem ya fito da tattausan tongue 蓷insa ya manna shi a gefen bakinta wanda yake a bu蓷e ka蓷an. Cikin nutsuwa tare bin dukkan umarnin na zuciyarsa da kuma gangar jikinsa ya bawa fatar lips 蓷in nata wani irin Amintacciyar tsotsa kana kuma ya 蓷an sanya tsinin harshen nasa ya laso cikin gefen bakin nata. Yarr yarr haka sukaji tsigar jikinsu na tashi lokacin 蓷aya, kana kuma suka ja wani irin maraitaccen numfashi tare da saukewa lokaci guda, kyarma jikin Akeela ya fara lokacin da taji saukar harshen nasa a kan tsinin hancinta, Sosai jikinta ke rawa wanda ya sanya ta fara kokawa da numfashinta dake gab da barin gangar Jikinta, Shi kuwa Akeem wani irin Amintaccen lasa yaywa tsinin hancin nata, kana kuma a hankali ya zame bakinsa daga wajan hancin nata ya manna duka la蓳蓳ansa akan kuncinta nan ma ya bata fitinannan kiss a wajan. Yana jin yadda numfashinta ke fuska jikinta na wani irin rawa da kyarma na rashin sabo da abin da ba tayi ba. Rawar da jikinta ya tsananta ya sanya 茩afafuwan ta fara gazawa da tsaiwar a hankali ya sanya hannunsa tare da jawota zuwa cikin jikinsa, kamar wacce take jira ta zagaya hannunta tare da 茩an茩amesa ha蓷i da fashewa da wani irin raunataccen kuka, tama mance da ciwon hannunta. Kuka take da dukkan 茩arfinta tana 蓳oye fuskarta a cikin 茩irjinsa, Fararan Idanunta yaja ya lumshe yana sauke numfashi a hankali kuma ya Sanya hannunsa ya zame ribbon dake kanta ya fa蓷i zuwa 茩asa. Hannunsa guda 蓷aya ya sanya a cikin sumar kanta tare da tura hancinsa ciki ya shiga sha茩ar dadda蓷ar 茩amshin dake tashi ta cikin sumar kan nata. Wani irin sanyin ke ratsa masa kofofin Zuciyarsa, Yana jinta tamkar ya maidata ciki sabo wani irin mugun so yake mata. Ajjiyar zuciya ya kuma saukewa tare da gangara hannunsa zuwa gadan bayanta 蓷aya hannun nasa kuma ya saman ququnta ya ri茩e ta dashi tare da manna ququnta akan nasa yana fidda numfashi a wahale saboda wani masifaffan abu dake masa yawo a saman mararsa. Ta 茩asan rigar bacci ya zura hannunsa tare da manna tafin hannun nasa akan nake back skin 蓷inta a hankali ya mi茩ar da yatsarsa guda ya shiga yawo dashi a gadon Bayan nata. Shi kansa da ace zai iya kukan da babu shakka da sai yayi ko dan rage nauyin da zuciyarsa take masa,. Sai tayi kuka sosai ta shiga jan Ajjiyar zuciya tare da shasshe茩a sannan taji Zuciyarta ta mara rage nauyin da tayi mata. Jin ta lafa da kukan yasa ya 蓷an ja numfashi ka蓷an while yana 茩ara shafa fatar bayanta wanda hakan ya kewa Akeela da蓷i, domin ji take kamar rarrashinta yake, Cikin da茩ushewar Murya wacce take fallasa asiri da yake ciki a yanzu na bu茩atuwar miji zuwa ga matarsa. Muryar 茩asa bakinsa akan kunnanta yace.. "Stop crying better half" Ya fa蓷a a taushashe yana mai yin sama da hannunsa dake cikin rigarta ta baya zuwa wajan wuyanta inda yake jin wasu bottom a jikin rigar. Akeela turo baki tayi tana 茩ara narkewa a jikinsa tana jin bacci na 蓷aukar ta tace. "Why should i....? You leave me ka manta dani" "Uhm" kawai Akeem ya iya fa蓷a domin baya jin zai iya yin wata duguwar Magana, jin yay shiru kuma yasa Akeela fa蓷in. "I want to see your face" Idanunsa dake a Lumshe ya bu蓷e kamar ba zai magana ba sai kuma yace. "Uhm why?" Cikin buga 茩afa tana yarfe hannunta tace "Uhm uhm nidai" Da wani irin sauri Akeem ya 茩ara shigar da ita jikinsa ya 茩an茩ame ta sosai shagwa蓳ar da tayi masa was going to kill him. Bakinsa ya 茩ara mannawa a kunnanta yana hura mata iskar cikin bakinsa a hankali kuma ya 蓷an kama fatar wajan ya shiga tsotsa cikin bakinsa yana jan wani irin fitinannan numfashi. "Auchhhiiii Bobbo Stop it" Ta fa蓷a tana narke Murya tare da 茩o茩arin janye jikinta daga nasa saboda abinda ta keji ya fara girmama tunaninta. A 茩o茩arin Akeem na wajan dawo da ita zuwa jikinsa hannunsa ya sauka akan brest 蓷inta dake cikin riga. Wani irin masifaffan abu yaji yana yawo a dukkan jijiyoyin jikinsa, Wanda hakan yasa ya 蓷ago kansa da sauri kamar wanda yake ganin fuskarta, kana cikin tausasa tare da narke Murya a kuma shagwa蓳e yace. "Uhm I miss You Peto na kusa mutuwa" Kalmar mutuwa da Akeela ta jini ya sata yin baya luu tare da 茩o茩arin fa蓷uwa zuwa kan bed 蓷in dake kusa da ita, Cikin sauri ya sanya hannunsa ya ri茩ota ta fa蓷a jikinsa. Idanunsa ya ware shima a tsorace jin yadda Jikinta ke rawa ne ya sanya ya rungome ta tsam tsam a jikinsa gaba 蓷ayansu suka shiga maida numfashi. 鈥淵a salam鈥� Ya fa蓷a a 茩asan ma茩oshinsa domin wannan shine karo na farko daya samu damar rungometa, wanda ya bambanta da sauran wanda yay a baya. "Akeelerh" Ya kira sunanta a taushashe wanda ya sanya Akeela 蓷in 蓷an motsa kanta gani take kamar da gaske mutuwar zai kamar yadda ya fa蓷a. A sanyaye tace "Na'am Bobbo" Yana 蓷an sassauta ri茩on da yay mata yace "ba kiso na mutu?" Da sauri ta 蓷aga masa kai alamar "eh" wani irin kamilallan Murmushi Yay yana jin farin ciki a ransa kana yace. "Let's talk, before nan ina son na zama siffar Akeem I'll off the light, kin yadda?" Sanin cewa ya ta蓳a zuwar mata a kamar Akeem 蓷in yasa gently ta 蓷aga masa kanta, sakinta yay ya shiga jaa baya ka蓷an suna wajan makunnin bedroom 蓷in, Yana zuwa wajan yaja ya tsaya yana sauke numfashi tare da lumshe idanunsa kana kuma a kasalance yace. "Close your eyes" 茒an kwa蓳e fuska tayi tana turo baki gaba, girgiza kai yay jikinsa ya jima da bashi cewa baki take murgu蓷a masa, Rufe idanunta tayi tana 茩an茩ame Jikinta sosai waje guda, sai da ya tabbatar ta rufe idanunta Sannan ya kunna hasken bedroom 蓷in. Yana kunna hasken ya juya a hankali tare da Zuba mata idanu, yana kallon yadda ta 茩an茩ame Jikinta ga yanayin yadda wuyan rigar jikinta ya zame gaba 蓷aya saman farar fatar brest 蓷inta ya bayyana. Wahalallan numfashi yaja yana mai dam茩e kan mararsa saboda wani irin harbawa da Akeem 蓷insa yay, Dalilin ganin shatin nipples 蓷inta wanda sukai wani irin tsini. Kamar wanda ake jaaa zuwa gare ta haka ya fara takawa walking slowly har ya isa inda take tsaye, ya jima yana binta da wani irin mayataccen kallo yana jin wani ruwan hawaye yana tsastsafo wa daga cikin idanunsa, lumshe idanun yay kana ya hankali ya rankwafa zuwa kan innocent face tare da manna bakinsa akan goshinta ya sakar mata wani irin light kiss kana a hankali ya janye fuskarsa yana ha蓷e numfashi yace. "Rest of my life" Da sauri ta bu蓷e idanunta bayan zame bakinsa da yay 茩uri tayi masa da idanunta wanda suke narkar masa da zuciya, cikin nutsuwa shima yake kallonta, Wani irin kallo suke aikawa da junansu kallo irin nasu da 茩auna, kallo irin na idan babu kai ko ke zan iya mutuwa. Bakinta na rawa tace. "Bobbo" Gira ya 蓷aga mata kana a hankali ya sakar mata wani irin cute smile wanda ya sanya dimples 蓷insa lomawa a hankali ya kashe mata ido 蓷aya wanda ya sanya tai saurin 蓷auke idanunta cikin sauri shima yace. "Noo please" Ya fa蓷a yana tallafo ha蓳arta saboda baya so yay missing kallon nata. 茦asa yay da fuskarsa yay mata kiss a hancinta yace. "From the moment I first laid eyes on you, I knew you were a perfect match for me. I love everything about you, I will be always by your side in good and bad times, in happy and sad moments鈥� because I love you!" Shiru yay na wani lokaci idanunsa a cikin nata yana kallon cikin 茩wayar idanunta eyeballs to eyeballs suke kallon junansu. Fuskarsa ya manna akan nata yana sauke wani irin nishi a hankali kuma wasu fitannan hawaye suna sauka daga cikin idanunsa a karo na farko a rayuwarsa da yayi kuka akan idanun mace kamar Akeela. Akeela ganin take kamar a she was on dreaming, da mamaki kuma take kallonsa hawayen da yake ne kuma yasa itama hawaye ya fara fita daga cikin idanunta,. Akeem kamar zai mayar da fuskarsa zuwa cikin nata haka yay copping face 蓷insu waje guda kafin a hankali cikin wani irin yanayi da kuma narkewar murya tare da wani irin dad蓷an sauti wanda yake fitowa a hankali yace. "Anna Uhibbukiiii, Ina sonki, I love You Akeela, Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem, Abdul-hakeem Bukar Bello loves you" A gigice Akeela ta kwace fuskarta lokacin da taji yace Akeem, jikinta na rawa tace. "You?" Ta fa蓷a tana yin baya cike da tsantsar tashin hankali kafin tace "daman kai ne? Mene ya kawoka nan? Ta ina kasan wannan sunan Peto? Ok ban damu ba, amma ka hanzarta fita naji kana so na ngd sosai amma ni bana sonka" Murmushin takaicin yay a hankali ya shiga takawa zuwa inda take ita kuma ta shiga yin baya, yana tafe tana yin baya har takowa bakin bed ba tare data kula ba, tsaye yay a gabanta a hankali ya zame idanunsa daga cikin idanunta ya mayar zuwa kan 茩irjinta inda ya shagala da kallo da sauri takai dubanta zuwa wajan, wata 茩ara ta saki lokacin data lura da brest 蓷inta guda 蓷aya gaba 蓷aya ya fito waje yay tsaye cirr yana ma Akeem Wlcm. 茦arar da tayi yasa Akeem saurin 茩arasawa inda take baya tayi ta fa蓷a kan gadon har蓷e wa da 茩afarsa tayi yasa shima ba tare daya lura ba, yabi kanta ya kwanta fuskarsa ta sauka akan nata. Magana take 茩o茩arin yin yay saurin cewa "love me or hate me Duk matsalar ki, amma you're my wife Zama dani ya zama dole a haka zan maki ciki ki haihu duk a tsanar tawa" Yana fa蓷in hakan ya sanya hannunsa tare da saurin zame raguwar wuyan rigar nan take gaba 蓷aya tsayayyun brest 蓷inta suka bayyana a waje suna wani irin she茩i kan nan nasu yay wani irin pech ga wata siririyar 茩ofa gwanin sha'awa. Kuka ne ya kwace mata ta shiga jujjuya kanta tare da 茩o茩arin 茩wace jikinta bakinta na rawa tace. "Wlh ban sonka kuma bazan haihu dakai ba, i hate you I'll never ever going to be your wife ni sai ka sake.." Ba 茩arasa fa蓷in abinda tayi niyya ba yay saurin sanya bakinsa cikin nata tare da kamo harshen ta ya ri茩e a cikin nasa bakin a hankali kuma ya kifa tafin hannunsa a saman No... TSINTACCIYA NA KU茒I NE.... Dan Allah ki biya ki karanta dan Allah dan Allah馃憦馃徎 08119237616 3/16/22, 17:02 - Buhainat: 99-100 "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un na shiga uku" Ta fa蓷a lokacin da taji saukar hannunsa a saman brest 蓷inta, wani irin karkarwa jikinta ya shigayi, Zuciyarta ta shiga wani irin bugawa, bata ta蓳a jin abu makaman haka ba, numafshinta ne ya fara sakar茩ewa, cikin sauri ta yun茩ura zata tashi wa ni irin ha蓷ata da jikinsa yay da sauri ya far murza rigar jikinta yana 茩asa da ita, wani irin cilli yay da rigar tare da sanya hannunsa ya jawo bargo ya lullu蓳e su dashi, wani irin wahalallan numfashi suka sauke a tare lokacin da fatar jikinsu ta ha蓷u waje guda, jikin Akeem na rawa ya tallafo ha蓳arta tare da tura bakinsa cikin nata dai-dai lokacin da J 蓷insa tai wani irin harbawa kamar zata tsinke. "Uhmmm hayyyy" Shinee sautin daya fita daga bakin Akeem a hankali ya shiga kissing 蓷in bakinta kafin ya kama hannunta dake wani irin karkarwa ya nufi mararsa da shi, wani irin maraitaccen numafshi suka ja kana suka sauke a tare, wata iriyar fitinanniyar kasalance mai 茩arfi ta rufe Akeela, jikinta duk tsuma yake hawaye nabin fuskarta ta kulle idanunta gam, al'amarin ya girmimi dukkan tunaninta, Akeem wani 蓷an Ihu yay ka蓷an dai-dai lokacin daya 茩araso da hannunta izuwa mararsa Akeem 蓷insa da take tsaye tana kumburi tare dayin wani huci, kamar zata fice daga jikinsa da wani irin sauri yana jan wani reaction sound ya danna hannunta mararsa. Akeela ta kusa suma a wannan lokacin saboda kyakkyawan closeness 蓷in daya shiga tsakaninta da Akeem, Cikin wani irin yanayi take kallonta tare da Akeem, yanayin da yay kama da mu'amalar auratayya, dukkan abin ta 蓷auka a mafarki....It is something which goes far beyond mere explanation da fatar baki, But extent reality yake faruwa a gabanta akan idanunta a gidan da ake cewa shine gidan mahaifinta. A hankali ta bu蓷e ji茩a茩茩un idanunta wanda sukai mata nauyi saboda kukan da take faman yi, Gashi ya茩i bata damar fa蓷in komai saboda yadda yake kissing mouth 蓷inta har wani cizon tongue 蓷inta yake, Yana zu茩ar yawon dake cikin bakinta. Tana bu蓷e idanunta kallonta ya sauka a The extra-ordinarily well built structure, the physique chest, the muscles and masculine appearance, sune suka taro suka kusa nakasta idanunta, cikin sauri ta rufe idanunta tana 茩ara sautin kukan ta cikin bakinsa. Akeem kuwa baya gane karatun, bare yasan irin kuka da begen 蓷in da Akeela take masa da hannunta, jikinsa duk rawa da karkarwa yake, Bai ta蓳a tunanin akwai wata da zaiwa wata 拼ar mace haka ba, domin ko lokacin Mom 蓷in Amani sai da aka kai ruwa rana dashi kafin ya sauke all hakkinta dake kansa ba, Sai gashi yanzu 茩aramar yarinyar kamar Akeela na neman haukata shi, tana 茩o茩arin zautar dashi Akeela ya kema kuka da idanunsa wanda yake firgita 拼an mata dasu. Cikin 蓳acin rai ya 茩ara dam茩e brest 蓷inta dake cikin hannunsa duk Wannan abin ko bakinsa bai kai wajan ba, kawai yana son ta raina kanta tasan cewa shi 蓷in ba tsaranta bane. Dukkan abinda yake dauriya yake saboda wani masifaffan ciwon ciki daya dasu masa, ga wani irin harbawa da kansa yake masa, tamkar zai rabe gida biyu haka ya keji. Wani irin rawa da Jikinta ya ke yi shan bakinta da kuma yadda yake dam茩e boobs 蓷inta yana jan nipples 蓷in with all his strength yasa ta fara 茩o茩arin kwace hannunta daya 蓷agesa zuwa sama ya danne a jikin pillow. Wata kalar Kunya ce da Akeela tunda ta fara Brest bata ta蓳a bari an gani, ko data girma bata ta蓳a sanin cewa namiji yana iya haka da brest ba sai data fara karatun novels, ko ka蓷an bata son a gane mata shi ita kam duk ranar da akace wani sha mata kamar yadda akaiwa Julde da Zahrah ai mutuwa zatai. Yadda yaji tana 茩o茩arin 茦wace hannunta yasa ya sake ba tare daya cire bakinsa daga cikin nata ba, He's still kissing her dan he never gets tired of her lips,lips 蓷inta kamar ji茩a茩茩en cotton tsabagen laushi, ga wani serene 茩amshi da bakinta yake fitarwa, tun ranar daya fara 蓷an 蓷ana yawon bakinta da kuma yadda yaji tongue 蓷inta keda taushi yaji babu abinda yake birgesa a tare da ita kamar bakinta, yana mugun jin ya samu nutsuwa a cikin bakinta. Whenever he kisses her he feels complete and damn calm.. Jin Numfashinta na fita da 茩yar ne ya Sanya a hankali ya zame bakinsa daga cikin nata ba tare daya gaji ba, Idanunsa da suka wani irin 茩an茩ancewa tare da yin wani mahaukacin jaa ya bu蓷e a hankali tare da zubawa fuskarta idanu. Sauyar da idanunsa yay ne ya sanya ta fashe da wani irin raunataccen kuka na zallar tsoransa, Gani take kamar ba shi bane, wlh duk ya zama kamar wani maye ko mahaukaci wani mugun nishi yake fitarwa kamar macan dake na茩uda. Ya jima yama maida numfashin wahala saboda wani irin kalar ciwo mararsa ke masa ga wani irin tauri da tayi tare da mi茩ewa sosai, Allah ma ya sanya kwance yake a kanta babu yadda za'ai ta iya ganin tashin da Akeem 蓷in nasa yay, Shi kansa mamaki yake cos this is the first time da hakan ya kasance dashi sai kuma yazo ya tabbatar da cewa shi 蓷in irin mayatattun mazan nan ne wanda idan suka samu kalar macan da suke so babu yadda za'ai su bari tayi musu nisa. Akeela tsoro biyu ne ya ha蓷e mata waje guda zuwa uku, ga yadda lip's 蓷inta suke mata bala'in zafi, ga kuma nippy 蓷inta dake mata ra蓷a蓷i kamar zai cire, uwa uba ga yadda take jin wani abu mai kama da katako yana sukarta a wajan Mararta. Idanunsa yaja ya rufe kana a hankali ya 茩ara cafke brest 蓷inta wanda suke masa wani irin kyau a idanunsa, baki ta bu蓷e zatai kuka yay tsoran rufe mata baki da hannunsa, kafin a hankali yaja numfashi tare da bu蓷e idanunsa al'amarin ya girmimi dukkan tunaninsa yayi hakan just to purnish her amma sai gashi shine yake 茩o茩arin cutar da kansa, domin Akeela bata saba ba, gwamma shi ya 蓷an 蓷ana kalar abin ya tantance yadda yake, Wani 蓷an kalar gurnani yay mai kama da fashewa da wani irin shagwa蓳a蓳蓳an kuka a hankali ya motsa bakinsa ka蓷an yace. "Mene yasa baki so na ehheee? Kin iya 茩arya har haka?" Ya fa蓷a yana kallon fuskarta ganin yadda ta 茩an茩ame idanunta yasa a 蓷an tsawace yace. "Open your eyes" Ya fa蓷a yana 茩are maganar a taushashe duk tsoransa ya gama ratsa mata zuciya, cikin sauri ta bu蓷e idanunta, Suna ha蓷a idanu ta kwa蓳e fuska zata sakar masa kuka yay saurin fa蓷in. "Don't ever try" Ha蓷iye kukan tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya mai 茩arfi har lokacin idanunta yana cikin nasa, ta kasa cewa komai ganin bata da niyyar Magana yasa ya 蓷anyi 茩asa da kansa ka蓷an yana fa蓷in. "Ok bari nasha Wannan abin" Jin haka yasa tai saurin bu蓷e baki tare zare idanunta tace "Dan Allah kada kasha wayyooo Baffana na shiga uku" Tsayawa yay tare da 蓷ago kansa kamar ba zai magana ba sai kuma yace. "Ok tell me mene yasa baki sona? Kin san irin adadin shekarun dana 蓷auka da soyayyarki? Nai 茩o茩arin ganin na cika al'茩awarin da Zuciyata ta 蓷auka amma hakan ya gagara, dole na auri watanki bake ba, amma duk da hakan every minute every second kina zuciyar Dr Abdul-hakeem Bukar Bello why baki so na ke?" Ya fa蓷a a sanyaye idanunsa yana kawo 茩walla amma yay saurin mayar dasu, turo bakinta tayi cikin shawaga蓳e fuska tace. "Uhm nidai kawai bana sonka Allah na tsaneka.." Hannunsa ya sanya ya buge bakin nata wanda hakan yasa ya hanata fa蓷in abinda tayi niyyar fa蓷a. Dukan ba 茩aramin zafi yay mata ba, hakan yasa ta sanya kuka tana turesa tana fa蓷in. "Wlh ni sai ka sakeni bana sonka ni ka rabu dani, kullum kana gaya min You hate me kamar ka kashe ni why ni zan soka?" Ta fa蓷a tana sakin kuka tare da sanya hannunta ta shiga dukansa, 蓳acin ran da yaywa Akeem yawa ne sanya ya kasa magana sai kawai ya kifa kansa a 茩irjinta ya shiga fisgar Numfashinsa da 茩yar, cikin zafin nama kuma ya manna bakinsa akan brest 蓷inta, Tab! Kamar ba zata haka Akeela taji Abin nan take ta ha蓷iye dukkan kukanta, sai zare ido take ta shiga motsa 茩afafuwanta saboda wani irin abu da taji yana mata yawa a cikin jikinta. Akeem kuwa kamar da gayya haka yake shan brest 蓷in nata yana fidda wani irin gurnani. 鈥漀a tsaneka鈥� Kalmar ta dawo masa cikin kunnuwansa hakan yasa ya fisgi nipples 蓷inta tare da sakar mata cizo, wanda ya sanya Akeela sakin wani irin gigitaccen kuka ta shiga fa蓷in. "Wlh bazan sake ba, Innalillahi zaka cire min wayyooo Ummi, Abbu" Ganin zata cika part 蓷in nata da ihu har ta sanya a jisu yasa ya zame bakinsa wata zufa na yanko masa, 茩uri yaywa wajan yaga yay wani irin jaa har jini jini yake. Tashi zaune yay tare da sanya hannunsa ya jawota jikinsa manna ta 茩irjinsa ya rungome, Cikin nutsuwa ya shiga shafa bayanta yana 茩ara matseta a jikinsa.. Ajjiyar zuciya ta shiga saukewa Akeem 蓷in duk ya gama zama dodo a idanunta kamar wanda yay mata wani Abu. Kanta ta 蓷ago a hankali suka ha蓷a ido yana sakin ajjiyar zuciya sai kuma ta bu蓷e baki zatai magana kawai kuka ya taho mata.. girgiza mata kai yay Murya a da茩ushe can cikin 茩asan ma茩oshinsa yace. "It's okay" Bakinta ta tura gaba tana kwa蓳e fuska tace "Zafi" Ware idanuna yay sosai domin yasan abinda take nufi yana goge mata hawayen dake zuba akan fuskarta yace. "Nine ko?" Kai ta 蓷aga a hankali tana marai-raice masa fuska tare da 茩ara narkewa, cikin 茩asa da murya shima yace. "Ban sakewa" Ya fa蓷a a shagwa蓳e kalar yadda tayi nata domin sosai yake mamakin yadda take zagewa tayi shagwa蓳a son ranta ga shegen kuka ko Amani ta shafa mata lafiya. Shiru duk sukai suna kallon juna a hankali Akeela ta kuma cewa. "Hamma Akeemmm" Juya mata idanunsa yay alamar "what?" Kanta ta sunkuyar 茩asa ganin hakan yasa ya saka tattausan hannunsa akan ha蓳arta tare da 蓷ago kanta, ya shiga 茩arewa fuskarta kallo kafin gently cikin wata husky voice yace. "Meye?" Bakinta na rawa wasu hawayen na sake zubu mata tace "fitsari zanyi" Kallonta yay kana ya saketa yana fa蓷in. "Ok je Kiyi" Tana turo bakinta tace. "Am scared" Idanunsa ya lumshe tare dayi mata banza motsi ta shigayi akan cinyarsa tare da sakin wani sabon kukan, Akeem kuwa ji yake kamar kansa zai fita saboda masifaffan ciwon da yake masa, Mi茩ewa yay da ita a jikinsa ya nufi bathroom data nuna masa yana zuwa bakin 茩ofar ya ajjiye ta, gaba 蓷aya ta mance cewa babu riga jikinta da sauri ta shige bathroom 蓷in, a hankali ta turo fuskarta yana tsaye a wajan hannunsa zube cikin wandonsa ya juya mata baya yana jin yadda iskar Subhi ta fara Ka蓷awa ta wajan window daga bayansa yaji tace. "Eh 蓷in bana sonka, Allah kuma zai saka min kuma saika sakeni mugu kawai, ko zaka mutu bazan zama Matarka ba" Tana fa蓷in hakan ta rufe 茩ofar da sauri tana maida numfashi, runtse idanunsa Yay sosai yana bugun zuciyarsa yadda ya fara, ya jima a wajan yana sauke numfashi kafin ya haura window'n ya fita. Yana fita ya samu gatekeeper yana bacci dan haka kawai bu蓷e 茩ofar yay tare da ficewarsa, lokacin daya isa gida an fara kiran sallar farko. Kai tsaye part 蓷in daya kwanta 蓷azo ya shiga, ajjiyar zuciya Aalam ya sauke domin tunda Akeem ya fita hankalinsa bai kwanta ba sai yanzu, haka ma Abbu. Akeem da 茩yar ya iya shiga cikin bedroom 蓷in tare da shigewa cikin bathroom ya sakarwa kansa shower, ko kayan jikinsa bai iya cirewa ba. Gaba 蓷aya jikinsa rawa yake saboda tashin ciwon cikinsa wanda yazo masa lokaci guda hakan kuma baya rasa nasaba da abinda ya aikata wa Akeela. Zame kayansa yay ya sanya bathtub ya fito bayan yay alwala wata tattausan Islamic jallabiya cotton ya saka wacce ya gani a ajjiye da alama sabuwa ce. Da 茩yar ya gabatar da sallar Subhi ya koma ya kwanta a 茩asan carpet. Kansa yake jujjuyawa da iyakar 茩arfinsa,cikin kuma matsananci ciwo gami da azababben ra蓷a蓷i da ya keji a cikin jikinsa, wanda har sai da hakan ya sanya fuskarsa yin wani irin jaa, Yayinda jijiyoyin jikinsa suka bayyana ru蓷u ru蓷u. Gurnani ha蓷i da 茩ara yake sakewa saboda tsananin azabar da ya keji na ratsa ko wanne mahudar gashi na jikinsa, wanda suka mimmi茩e saboda suka daya kejin fatar jikin nasa keyi. Kamar yadda yake ganin 蓷akin na juya masa, haka ma 茩wa茩walwarsa ke juyawa wanda hakan yasa jikinsa ke jijjiga tamkar mayunwacin zakin dake tsaka da farauta. Tsaye Aalam yay wanda dawowarsa kenan daga masjid, Abbu na bayansa sai Dad, kasa shiga Yay saboda tausayin 蓷an nasa, Abbu ne ya samu damar shiga ciki yana fa蓷in. "Subuhanallah Dr mene haka kuma? Ba dai ciwon cikin bane?" A tsorace Abbu yay tamabayar saboda yadda sautin gurnanin Akeem 蓷in yake tashi tare da yin amsa Amo a cikin kunnan Abbu. Juyawa Aalam yay Dad ma haka Abbu kuma ya tsaya wajan Akeem 蓷in wanda yake shirin rasa ransa. A 蓷an zabure kuma ya mi茩e tsaye Kana kuma a ki蓷ime ya soma buga hannayensa da jikin bango tare da 茩arasawa gaban drawern dake 蓷akin ya shiga dukansa da duka 茩arfinsa. Yana sakin numfashin da duk mai ji ya san da 茩yar yake iya fusgosa, musamman idan akayi duba da irin Ihun da ya keyi. Wanda yake nuna tsananin fitar hayyaci da kuma zaucewarsa, 茩o茩arin janye jikinsa ya soma yi ta hanyar ri茩e kansa dake jikin nasa rawa yake tamkar wanda aka jonawa shocking, hakan yasa kafafunsa kasa 蓷aukar sa, atake kuwa ya tafi luuuu ya fa蓷i a 茩asa. Tsananin azabar da cikinsa yake masa yana har wani kumfa ke fita daga gefen bakinsa, amma a duk Wannan ciwon kalmar 鈥淣a tsaneka鈥� bai dai na amsa kowa a cikin dodon kunnansa ba. Aalam da Laylerh ne suka dawo bedroom 蓷in ganin Akeem a wannan halin yasa Laylerh sanya kuka. Aalam kuwa Abbu ya kala a kamalance yace "Dama haka yake?" A sanyaye Babu daya 蓷ura kan Akeem a cinyarsa yace. "Yana ciwon ciki da azababban ciwon kai, amma sau 蓷aya ya ta蓳a irin wannan bayan sati biyu da auren matarsa ta fari sai kuma yanzu, ina jin tsoro sosai, Akeem yana da naci akan abinda yake so tun yana 茦arami balle kuma Akeela,ina da tabbacin idan har ba samun yarinyar nan yay sam ba zai hqr ba yay ta ciwo kenan, ciwon da zai iya sanyawa mu rasashi baki 蓷aya" Sosai Aalam yay mamakin 茩ulafucin Akeem da kuma tarin kafiyarsa, lallai su Baffa sunyi 茩o茩ari shi kuwa mene zai ce masu? Bashi da bakin gadiya a gare su. Dad dake shigowa yace "na sanya Driver da Arif su 蓷akko min ita" Abbu yace "If no problem a kira Dr" Dad yace "he's on his way" babu jimawa Azzam ya shigo shida Dr. Akeela tunda tayi sallah taji gabanta na fa蓷uwa tana zaune ko azkar ta kasa har gari yay haske, tana nan zaune Papi ya shigo. Kanta a sunkuye tace "Mrng" ta fa蓷a tana 蓷auke kanta gefe guda zama Papi yay yace "kina fushi da Mahaifinki Daughter?" Shiru tai masa yin duniya ta茩i Magana, gaba 蓷aya bata cikin nutsuwarta data gaji ma Mi茩ewa tayi tsaye ta nufi compound na gida ta shiga ke wayawa sai kai ta fashe da kuka. Papi kasa bin bayanta yay ya nufi part 蓷insa domin shiryawa zuwa wajan meeting, tana tsaye taji mutum a bayanta juyawa tayi da sauri ganin Azzam yasa tace "Sabahul khair" Kasa Magana yay kafin kuma yace. "Muje" kasa magana tayi sai kawai ya kama hannunta zuwa waje kai tsaye kuma mota ya sanyata a ciki tare da yiwa motar key ya jata da wani irin gudu. Kuyi hqr idan aski yazo gaban goshi yafi zafi馃憦馃徎馃槀馃槀 TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 08119237616 3/16/22, 17:02 - Buhainat: 101-102 Gudu Azzam keyi sosai kamar zai tashi sama Asheer yana kusa dashi, Akeela kam gudun har tsoro yake bata, ita kanta bata san mene yake damunta ba amma ta samu kanta cikin tsoro da kuma tarin fargabar da mata san kota mece ba, wani irin 茩yak茩yawan bugawa Zuciyarta ke mata, Alamarin daya sanya taji dukkan kuzarinta tare da jijiyoyin jikinta na sagewa. Banda ajjiyar zuciya babu abinda take saukewa deep down na Zuciyarta kuma addu'a kawai take. Lokacin da Azzam yay parking gari ya gama haske sosai, domin ana neman 7:30 na safiya ne, Shine ya fara fitowa sai Asheer wanda yake danna Wayarsa a nutse kamar babu abinda ya damesa. Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke wacce take bayyana asalin tsoran da take ciki, sai 茩an茩ame Jikinta take waje guda tana taune bakinta kamar mai tsoran ganin wani Abu. Azzam was just looking at her face bai san mene zaice ba, cos he can't speak hausa, bashi da tabbacin tana jin Arabic ko English. Ganin irin kallon da yake mata ne yasa Asheer kallon Akeela a hankali kuma ya mayar da wayarsa cikin aljihu yana fa蓷in. "Let's go inside" Fitowa tayi tana 蓳oye hawayen dake cikin idanunta, kafin kuma ta 茩ara fito da 蓷aya 茩afar nata, fitowa tayi gaba 蓷aya tana gyara zaman vail 蓷in jikinta. Asheer ne ya fara yin gaba sai Azzam ita kuma tana bayansu tana tafiya a hankali cike da nutsuwa kamar wacce 茩wai ya fashewa. Lokacin da suka isa Main Parlo suka samu Mom, da kuma Ummi sai Baba Rabi dasu Aleema wanda basu jima da shigowa ba. Sai kuma Abbu da kuma Dad tare da Arif da Aaliyah, Meema na can part 蓷inta har kawo lokacin bata fito ba. Tsaye Akeela tayi tana jinta duk wani irin kamar mai bu茩atar ganin wani abun, ganin yadda tayi tsaye yada Ummi fa蓷in. "Daughter yada tsaiwa keda babu lafiya" Murmushi Mom tayi tace. "A'a barta hakan idan ta 茩arya 茩afar bashi kenan ba" ta fa蓷a cikin salo irin na jika da kaka, Ummi tace "A'a ba dani ba, kekam ba茩in ciki kike kin samu kishiya 茩yak茩yawa ba duk kai ba" Ummi ta fa蓷a tana tashi tsaye tare da nufar inda Akeela ke tsaye. Tana zuwa ta kalleta tace. "Are you okay?" Kasa magana Akeela tayi sai kawai ta fa蓷a jikin Ummi tare da sakin kuka. Ummi tace "ikon Allah,ke baki girma da kuka ne?" Afaf dake zaune tace. "Allah Ummi Akeela shagwa蓳ar ta yay yawa, ko Amani bata abinda take" Murmushi Mom tayi tana fa蓷in "ba taji duka bane" Jin hakan yasa Akeela 茩ara fashewa da kuka tana 茩an茩ame jikin Ummi, hakan yasa Ummi fa蓷in "rabo dasu, kawai dai ke 拼ar fari ce shine yasa kuma ma dai ai shagwa蓳ar abin sune, muje kiji" ta fa蓷a tana janta cikin wani part. Gaba 蓷aya dariya sukai Banda Baba Rabi da take share hawaye domin anyi mata bayanin komai. Mom Mi茩ewa tayi tace. "Bari na duba waccar 拼ar rigimar kafin breakfast ya kammala" Su Aleema suka amsa da "ok Mom" Aaliyah dake ba shirar dake ganewa ba, yasa kawai taci gaba da danna system 蓷in hannunta. Asheer ya nufi nasa part 蓷in, Azzam kuma part 蓷in da Akeem yake ya nufa. a hankali ya tura 茩ofar Parlon wanda Yake 茩amshin air conditioner ga kuma a.c dake Ka蓷awa,babu kowa cikin parlon kai tsaye cikin bedroom 蓷in ya shiga, Wanda tunda ya doshi wajan ya fara jiyo 茩amshin turaren Akeem wanda gaba 蓷aya ya cika bedroom 蓷in. 茦arasa shiga yay ya samu Laylerh zaune a gefen bed, sai kuma Akeem a kwance da alamar tuni Dr ya gama duba sa domin ga drip nan ma茩ale a hannunsa. Kansa yana saman cinyar Aalam wanda yake shafa sumar kan Akeem 蓷in a hankali, Yana jin surutan da Akeem yake na sambatun allurar baccin da akai masa, gaba bai san mene yake cewa ba, saboda idanunsa dake lumshe allurar ta gama cin 茩arfinsa amma kuma 茩arfin jinin da Akeem yake dashi yasa ko baccin ya 茩iyi sai magana da ya kewa Aalam yana ri茩e hannunsa tare da wani irin marai-raice fuska. Tsayawa Azzam yay yana har蓷e hannunsa a 茩irji a hankali kuma ya shiga kallon Akeem wanda ya 茩an茩ame Hannun Aalam kamar wani zai 茩wace yace. "ALAB She keeps on telling me cewa bata soma, ta ya ya zan iya hqr da ita? Kamar tana 茩ona min rai Alab yadda baka zato" Wani irin Murmushi mai kama da dariya Aalam yay, domin ya lura da Akeem 蓷in sam bai san abinda yake fa蓷a ba, Cikin 茩asa da murya irinta manyan sarakai wanda sarauta ya gama ratsa musu jiki Aalam yace. "Let her say it.. let her say it loudly to the whole world ba kai ka蓷ai ba, sai ta gama fa蓷a zai kore zafin 茩iyayyar daga Zuciyarta" Shiru yay yana sauke numfashi domin shima Maganar bai wani damesa, shiru yay na wasu da茩i茩o kafin kuma yace. "Kada ka damu da wannan tunda ina da tabbacin My grandchild love's you, tana maka son da ita kanta bata sani ba" Idanunsa ya bu蓷e da 茩yar wanda sukai masa nauyi ya kalli Aalam kafin kuma yace "Alab da gaske kake?" Shiru Aalam yay na wasu seconds kafin yace. "Mun ta蓳a magana dakai bare ka 蓷auka 茩arya nayi?" Gently ya girgiza kansa kamar 茩aramin yaro yana 茩ara lumshe idanunsa. Azzam dake tsaye yay Murmushi yace "Lallai yau ga na gaban goshin Laylerh da Aalam na kuka akan mace" Jin haka yasa Akeem marai-raice fuska a hankali kuma cikin magagin baccin daya fara 蓷aukan sa yace. "Laylerh kin gansa ko" Murmushi tayi tun farkon fara Maganar ba tace komai ba, domin har yanzu mamakin girman Amir take, bata ta蓳a tunanin zai kyau na 蓷aukan hankali har haka ba, bata ta蓳a tunanin wani sashe na jikinsa zai nuna cewa shi 蓷in Balarabe bane, amma 茩arfin jini ya shige duk yadda ake zato, Sai gashi babu abinda Akeem ya bari na mahaifinsa Mai martaba Aalam Adil Jahid, kuma kai tsaye yanayin Akeem 蓷in ya nuna shi 蓷in Half-caste ne. Cikin son kwantar masa da hankali tace. Rabu dashi kaji My son, in sha Allah you'll be succeeding. Dariya Azzam yay yace. "Akwai gyara dai, mutumin dake shirin mulkar dubban jama'a amma akan mace 蓷aya duk ya lalace hadda su kuka" Aalam yace "Azzam maza bar bedroom 蓷in nan" fita Azzam yay yana dariya, Akeem kuwa baccin gaske ne yay gaba dashi a nan kan cinyar Aalam. Mi茩ewa Laylerh tayi tare da barin su. Tana fitowa ta samu gaba 蓷aya suna main Parlo, juya fararan idanunta tayi cikin 茩asa da Murya tace. "Where is she?" Gane abinda take nufi yasa Aaliyah Mi茩ewa tsaye tana fa蓷in "Laylerh muje tana ciki" gaba Aaliyah tayi Laylerh tabi bayanta suna tafe Aaliyah nayi mata Magana a hankali har suka 茩arasa bedroom 蓷in da Akeela take ciki, Tana zaune kan kujera lokacin tayi wanka ta sauya kaya, daga na jikinta zuwa Silhouette Nevy blue wacce take da 蓷an fa蓷in wuya, Gashi body short ce sai kuma wani Teyana wide-leg trousers Wanda yay mata kyau sosai, kalbar kanta ta sakko tana lilo, idanunta a rufe tana sauke numfashi, Ko yaya tai motsi moment 蓷insu ita da Akeem ne yake dawo mata cikin brain nata, Musamman idan ta tuna yadda yake shan nippy 蓷inta sai gaba 蓷aya tsigar jikinta ya shiga tashi, abin ya kasa 蓳acewa daga cikin tunaninta. Motsin da taji yasa ta bu蓷e idanunta ha蓷a ido sukai da Laylerh hakan yasa tayi saurin 蓷auke idanunta tare da zamewa 茩asa ta shiga gaisar da Laylerh cike da tsantsar ladabi. Murmushi Laylerh tayi tare da kama hannun Akeela suka zauna a bakin bed cikin nutsuwa tace. "Nifa kakace ba uwa ba, sai dai idan kara zaki ma Mijin naki" ta fa蓷a cikin harshen turanci tana mai sakin murmushi, ita dai Akeela kunya duk ya kamata cikin nutsuwa Laylerh tace. "Daughter yaya kukai da Akeem ne?" Girgiza kai Akeela tayi cikin sanyin Muryar nan nata tace "Ba komai" Jinjina kai Laylerh tayi sosai taji da蓷in abinda Akeela ta fa蓷a koba komai ita 蓷in macace wacce zata iya 蓳oye sirrin mijinta. A hankali cikin 茩yak茩yawan lafazi Laylerh tace. Akeela, Amir yana mugun Sonki sosai, ya sha wahala sosai a kanki a yadda yake fa蓷a, mahaifinsa na Nigeria yace tunda yake dashi bai ta蓳a cewa yana son wata 拼ar mace ba, kece mace ta farko daya kasa 蓳oye soyayyarki a ransa, ya fito da ita kowa ya sani, duk family anji damuwarsa da kuma irin son da yake maki, 蓷azo dana duba Wayarsa gaba 蓷aya pictures naki ne wasu tun kina 拼ar 茩arama" shiru Laylerh tayi tana jan numfashi Ummi dake shigowa tace. "Akeem yaro ne mai taurin rai da 茩arfin zuciya amma ya zauna yana kuka a gaban kowa a Kanki, bakwai dan he's my son nake fa蓷a maki hakan ba, dan wlh Allah idan kika rada wanda yake Sonki kamar Akeem, ba zaki ta蓳a samun wanda zai soki koda kwatankwacin nashi bane, ki auri wanda yafi Sonki shine riba, dan sai yafi lalla蓳aki yafi gudun 蓳acin ranki i know him and i know he love You so much, Akeela ina baki Shawara akan Akeem amma kiyi tunani Kinji Daughter" A hankali Akeela tace. "In sha Allah zan yi tunani Ummi, thank you Laylerh" ta fa蓷a tana 茩ara sunkuyar da kanta 茩asa, Murmushi Laylerh tayi tare da Mi茩ewa tsaye Ummi kuma tace. "Ki shirya ki fito breakfast" tana fa蓷in hakan ta fice domin Ummi irin mutanan ne friendly wa kowa, gata a waye take tana da saurin sabo. Fita sukai gaba 蓷aya Akeela kuma ta lumshe idanunta tana son ta samu cikakken lokaci nayin tunani amma data rufe fuskarta Akeem take kallo da kuma yadda yake kissing bakinta, 茩an茩ame Jikinta tayi tana jin wasu abu kamar kiyashi nayi mata yawo a jiki, tamkar yanzu ne abin yake faruwa sosai hancinta kuma yake kawo mata dadda蓷an ha蓷a蓷蓷an turarensa, Baya tayi ka蓷an tare da 蓷aukan pillow ta rungome wato wannan abin da take ji a yanzu shine ake nufi da Feelings ko kuma Emotions? Ji tayi gaba 蓷aya tunaninta ya gur蓳ata da nasa, gefe guda kuma so da 茩aunar ganin mahaifiyarta sune suke mata yawo a zuciya. "Uhm" ta fa蓷a a sanyaye kana kuma ya 蓷auki wani siririn mayafi ta 蓷ura a kanta tare da sanya flat shoe ta nufi cikin main Parlo cikin tafiyarta ta zallar nutsuwa. Kanta a 茩asa take tafiya gaba 蓷aya suna kan dinning, kowa yana breakfast hadda Aalam, 茦arasawa tayi a nutse tana zuwa Afaf taja mata kujera ta zauna. Wasa ta shagayi da hannunta bakinta ya shiga motsawa, so take ta gaishesu amma bakinta ya garara furta komai, gane hakan yasa Ummi fa蓷in. "Eat your breakfast first" Jinjina kai tayi kana ta 蓷auki cup 蓷in da aka ha蓷a tea mai kauri a ciki, sipping tea 蓷in ta fara a hankali tana jin bakinta babu da蓷i she Lost her appetite ba komai ke mata da蓷i ba. Idanunta ta 蓷aga a hankali ta shiga kallon mutanan wajan, tashin farko da Aalam suka ha蓷a ido sai kuma Abbu wanda shima kallonta yake, kana kuma Laylerh koda abinda yake tunani a ransa. Ji tayi duk babu da蓷i mutane biyun da take nema duk babu su dan haka zaman wajan ya fara damunta, har kowa ya gama breakfast 蓷insa ita tana shan tea. Ummi ce tace. "Anya za kiyi 茩iba irinta sauran mata kowa Akeela? Ace har yanzu tea kike sha" kwa蓳e fuska tayi idanunta duk ya cika da hawaye bu蓷e baki tayi tace. "Ummi I'm full shiyasa" Abbu da yake kallonta yace "daman always you're full haka kuke keda Akeem 蓷in, Gwamma shi idan ya tara yunwar yana zama yaci da yawa" Amani dake kusa da Akeele tace. "Anuty beauty kema kinfi son chocolate ko?Abbie na yace yana son chocolate da cake with ice cream sosai" dariya gaba 蓷aya sukai Mom tace. "Yarinya tasan matar Abbienta soon za'ai maki 茩ani ko 茩anwa domin irin Soyayyar 茩arfi gareta" Akeela na jin hakan ta fashe da kuka hadda buga 茩afa, Dad ne yace "Zainab zaki bar wajan nan, ta haifi cikin duniya Meye ruwanki" Kafin kowa yay magana daga bayansu sukaji an rafka salati. "A'a wlh Meye haka kamar dai ana ya茩i kowa ya tisa abinci a gaba? To wanda yaci shi 蓷aya shi 蓷aya zai mutu Nima da banci ba babu da 茩ato ko 茩atuwar da zamu mutu tare miye abin duniya daga kano sai Abuja fa" Mi茩ewa Abbu yay domin yasan halinta. Mom ce tace. "A'a barka da fitowa Didi" 蓷aga hannu Didi tayi tace. "A'a 蓷an tsahirta min kina dai kallo aka munafurce ni aka rasa wanda zai tashan naci abinci salan a barni da kai da 茩afa, wlh kuyi astagafirullah domin kun 蓷auki alhakina" Ta fa蓷a tana zama Mom ta shiga ha蓷a mata breakfast, baki ta bu蓷e tace "A'a Meye Wannan sai gayyar fulawa ina naman?" Kaza guda wacce taji gashin larabawa Mom ta saka mata, cikin sauri tace. "Allahu Akbar, kai daga ganin gazar ne kasan cewa balarabiyar kaza ce" babu wanda ya sake Magana Ummi kuma da 茩yar ta rarrashi Akeela,bayan tayi shiru tace "jeki huta kafin anjima" Mi茩ewa tayi ta nufi part 蓷in da aka kaita, tana tafe kanta a 茩asa taji ta 蓷an bugi wani abu, baya tayi da sauri tana 蓷aga Idanunta, ha蓷a ido sukai da Meema wacce ta fito daga part 蓷in ta, tana sanye cikin black blue 蓷in jallabiya wacce ta amshi jikinta ta 蓷ura vail saman wular jallabiyar, Kallon juna suka shigayi, Meema na mamaki wai Wannan yarinyar ita ta haifeta da cikinta, yarinya 茩yak茩yawa kamar 拼ar larabawa gata a nutse. Akeela kuma mamakin kyan jikin mahaifiyar nata take, babu wanda zai ce ita ta haifeta, A hankali Meema ta janye idanunta daga kan Akeela tana jin inama 拼arta ta rungome ta ko za taji da蓷i, Akeela kuma ganin yadda Meema ta 蓷auke ido ba tare da tace komai ba yasa duk taji babu da蓷i ta 蓷auka zata jata jikinta ta rungome ta, taji 蓷umin da ko wanne 蓷a ya keji a jikin mahaifiyarsa, ajjiyar zuciya ta sauke kanta a 茩asa tace. "Good mrng Momma" Meema nayin gaba ka蓷an taji gaisuwar da Akeela take mata, wai yau ita ake kira da Mom! Ikon Allah kamar ba zatai magana ba sai kuma tace. "Mrng, how was your body" tana fa蓷in hakan tai gaba abinta gani take idan ta tsaya da Akeela za aga kamar bata da kunya ne. bayanta kawai Akeela tabi da kallo kana kuma ta juya zuwa cikin part 蓷in tana shiga su Aleema suka hau ihuuuu. "Amarya! Amarya" Turo baki gaba tayi ita dai ba tace musu komai ba, Afaf ce tace "Congratulations sis, wlh nai bala'in jin da蓷i kinyi dace ba kowa zai samu Akeem matsayin miji ba" Dariya Aleema tayi tace. "Wlh kam, amma dole ki shirya amsar kwarzon naki" kallonta Akeela tayi tace "what the you mean by that?" Shewa sukai Afaf tace "zaki gane soon, wai ina nan duk ranar da Hero ya tashi angwancewa zaki fa蓷awa 拼an garinku da wahala idan baki sume masa ba" Banza tai musu cikin sakin fuska kuma Aleema tace "Aunty Akeela ga wayarki, na saki grps na matan aure hadda na We are all Women, Zaki 茩aro sosai, akwai kuma wani grp mai suna CLASSES LADY, gaba 蓷aya grp 蓷in hajiyoyi ne, daga matar sarki sai matar Gwamna ko kuma wani mai mugun ku蓷i, babbar cikin su itace Lamrat matar Captain Hisham, wacce Sarauta tayi labarinta sunan book 蓷in na LAMRAT yaranta wajan 7 amma matar ta ha蓷u sosai suma anyi bala'i a auransu kamar me, sai kuma Jannat matar Anwar, itama anyi labarinta sunansa 茦addarar mace" Da mamaki Afaf tace "Kenan daman stars 蓷in na gaskiya ne?" Aleema tace "Eh sosai, domin Jannat idan kin karanta 茩addarar mace zaki ha wahalar data sha, 茩awa tayi mata illa kuma shine frist book 蓷in sarauta, amma yay da蓷i kamar me, ga kuma Anusha ta littafin Raino ne sila, ga Jiddah, hadda Lubna Lili matar Oga Fahad ta labarin juyayi, Ga Jalilerh ta Uncle ne, ga kuma Zarina matar sarki Saif na the new emir, uwa uba kuma ga matar Sheikh Imam hamdan Balarabe Zahrah, ga kuma Julde matar 蓷an rigima mai sumar da Mutane Abu Maleek, kai duk matan da Sarauta take fa蓷a a littafinta indai star 蓷in ne suna cikin grp 蓷in CLASSES LADY dan haka yasa nima na biya ku蓷i aka saka ni, domin su littafin su daban take musu irin su My perfect husband, My dream Duk gasu nan, bada son takura, kowa ku蓷i ya zauna masa yanzu naga Sarauta da kanta ta saki a grp 蓷in lokacin dana shiga zance a saki naga ance Sarauta adding Mrs Abdul-hakeem" A sanyaye Akeela tace "Uhm Our super author kenan" ta fa蓷i hakan tana kwanciya tare da lumshe idanunta, Afaf ce tace. "Aleema ashe jinin da kika gani a bakin Hero wai zuciya zuciya yake yanzu haka zuciyarsa har ya fara kumbura" Wani irin 茩yak茩yawan bugawa 茩irjin Akeela yay da wani irin sauri ta Mi茩e tsaye tare da shigewa cikin bathroom. Akeem har lokacin bacci yake a wahalarce da 茩yar kuma yake maida numfashi. Didi ce ta kalli Dad da kuma Aalam tace. "Ma sha Allah kai ne uban Audil kenan, ikon Allah kai kuma kai ne kakan Tsila Allah mai ikon ashe yarinya haka take da cibiya da kuma Tubali mai kyau aka barta a gantale ta dinga yawo gari gari gwanin ban tausayi" Murmushi Dad yay yace. "Daman godiya za muyi maki na kula mana da yarinya" Did tace "A'a ba ruwana ka gode ma Allah, mu dai ba mu ri茩e Tsila don a bamu komai ba, ko ayi mana wani abun, amma fa an sha 蓳arnar ku蓷i kamar suyi Magana na magani, bana wasa ba kaji ina fa蓷a maka, haka za ta茩i cin komai tace sai cakul da Wannan abin mai sanyi, a 茩arshe dai sai da tattalin arzi茩in Bukari ya girgiza, don ma ina taimaka masa ban bar sa yay ta wahala shi 蓷aya ba, kuma nake fa蓷a maka ko kallon banza wannan Banu ta蓳a yiwa Tsila baz yanzu ina fa蓷a maka rabona da zuwa Makka tunda Bukari ya tsinci uwarta Gashi yanzu muka tsinci 拼a拼an, hidima tayi masa yawa ga ku蓷in maganinta kana cinyar da ita, ga dai ta can ku tamabaye ta" ta fa蓷a tana nuna masa part 蓷in Akeela kafin tace. "Nifa wlh na 蓷auka iyayenta sun rasu ne, ta shiga duniya kuma ni ban sacewa ma Bukari gwiwa ba daya kawota, matarsa ce ma taso bamu matsala, kai ai Wannan matar ko gantalalliya Allah dai ya shiga tsakanin na gari da mugu abar dai kaza cikin gashinta bawai asiri zan tuna mata ba, amma wallahi ba gulma ba sam bata 茩aunar Tsila nake fa蓷a maku Wannan zan can" Murmushi kawai Dad yake shi kuma Aalam yana binta da kallo, duk da bai san mene take cewa ba amma yasan cewa akan jininsa take Magana. A can gidan su Dada kowa duk yadda Tayi na fito dasu Mami abin ya gagara kullum idan tace sai sunyi mata kuka, yanzu haka 茩anin mahaifinsu tayiwa Magana. Tana zaune ta mi茩e da sauri domin warin data keji ya fara yi mata illa gashi gidan ba kowa, fitowa tayi ta kira sabon mai gadinta tace ya laluba mata abinda yake warin, hancinsa ya toshe ya shiga dubawa har ya kawo inda aka kulle fari gaba 蓷aya 茩udaje sai bin wajan yake, yana bu蓷e ya ganta kwance hannunta 蓷aure an toshe mata baki harta fara ru蓳ewa saboda wani ruwa dake fita, jikinta ya fara zagwanyewa, da sauri ya juya ya sanarwar Dada abinda yake faruwa, bayansa ta biyo tashin hankali ta shiga sosai lokacin da idanunta ya sauka akan gawar fati, yarinyar da tafi so fiye da komai. Har dare Akeela bata ha蓷u da Akeem, shi kam koda ya farka bai fito ba a ciki yay sallah yasha coffee infact bai san tana gidan ba. Suna zaune a Parlo suna dinner kamar daga sama su kaga Papi ya shigo, babu wanda ya kula kai tsaye wajan Akeela ya nufa ya kama hannunta ya shiga janta, ita kuma tirjewa ganin da gaske yake yasa Abbu fa蓷in. "Wai Abdul-茩hadir mene yasa kake haka?" Cikin 蓳acin rai Papi yace "Malam 拼arka ko 拼arta?" Kamar daga sama sukaji Meema tace "Aure kayi ka samu 拼ar ko mene? Idan ka kuskura ka 茩ara kiran Akeela da 拼arka wlh sai na maka ka a Court da laifin yin fya蓷e, naga alamar kai maka san zuru ba, yaushe kasan kana da yarinyar? Kai baka jin kunya daga ganin yarinya ka fara ihun 拼arka ce" Cikin mamakin yace "ko mene za kici nidai nasan Akeela 拼arta ce" Cikin nutsuwa Meema tace "Of course, amma na haramta mata ha蓷a sunanta da naka, baka cancanci zama uba a gareta ba, kuma ka 茩ara Magana zaka san bana da kirki" Kuka Akeela ta sanya wai akanta ake wannan masifar zata iya yiwa Momma 蓷inta uzuri, amma Papi babu wani uzuri da zata iya yi masa domin akan neman duniyarsa ya samar da ita. Papi yace "Shkknan amma nikam idan har za'a bawa wannan yaron aurenta sai dai a bayan rai na, domin wlh ban amince ya auri 拼arta ba, ko Tabbas zan kai ku 茩ara akan anyi auran 拼ar ba tare da izini na ba" Murmushi tayi tare da Mi茩ewa tsaye tace. "All the best" ta fa蓷a tana danna wayarta tare da nufar inda Akeela take, Didi ce tace. "Kai kowa bawan Allah anyi gantalalle mai ka sani game da 拼ar taka, to Allah Yaywa Bukari albarka kuma shima sai ya kaika 茩ara na ciyar maka da 拼arka" Papi yace. "Koma mene, zan biya koma bazan ta蓳a amincewa da wannan Auran ba indai ina raye" Kalmar ta fara girgiza kowa, Aalam kowa kai kawai yake girgizawa, Asheer na tsaya haka ma Azzam Akeem kowa yana can part 蓷in da aka bashi bai san mene ake ba, jin an masa shiru yasa Papi 茩ara fa蓷in "kuma ku shirya amsar sammaci gobe" Meema tana kama hannun Akeela tace "gobe yaja da nisa, duba wayarka 茩ila nawa sammacin ya riga naka" Wayarsa da tayi 茩ara ya duba, short message ne akan ana nemansa Court a bisa laifin fya蓷e da yay, a karo na farko tayi Murmushi tace. "Aje a nemi lawyer sai mun ha蓷u a Court" tana fa蓷in hakan taja Akeela zuwa part 蓷inta, Papi kuma ya juya tare da fita Dad yace "Allah ya kyauta uwar yarinya tai maganin abun" Suna zuwa part 蓷in Akeela ta saki kuka gashi tana son rungome mahaifiyar nata amma ta kasa saboda rashin sabo, Meema ta jima tana kallonta kafin tace. "Come here" da sauri Akeela ta nufi wajanta tare da fa蓷awa jikinta, rungome ta Meema tayi sosai a jikinta tana sakin ajjiyar zuciya, ga wani hawaye dake fitowa daga cikin idanunta. Akeela kowa farin ciki ne ya kamata sosai, ganin yadda take kukan sosai yasa Meema fa蓷in. "Shiiit it's okay ya isa" ta fa蓷a zare Akeela daga jikinta tare da share mata hawayen idanunta tass, cikin nutsuwa kuma tace "So the you like him?" Kasa magana tayi ganin hakan yasa Meema fa蓷in "kee I'm not your mother 蓷auke ni as friend is okey for me, now tell me kina son mijinki saboda zaman Court" a sanyaye Akeela ta 蓷aga kanta sai kuma ta fita da sauri tana Murmushi, ka fa蓷a Meema ta 蓷aga tana fa蓷in. "Whatever" juyawa tayi suka ha蓷a idanu da Asheer Murmushi tayi masa shi kuma yana kallonta a hankali yace "you're pregnant Meema" zaro ido waje tayi tana ta蓳a cikinta tace "you're dreaming ni da ciki" yace. "Ehmn haka nake tunani kawai yanayinki ya sauya" "uhm" tace tana shigewa jikinsa tare da fa蓷in "I miss You" yace "I miss You too harna kasa jurewa" Ummi ta kalli Mom tace. "Ina ganin abar bikin nasu bayan azumi, tunda yanzu gaba 蓷aya Ramadan bai fi saura kwana 7 ba" Mom tace "haka ne kam, amma Aalam yace da Akeem zai tafi bana tunanin kuma Akeem zai bar Akeela a nan 9ja" Ummi tace "I'll talk to him" Baba Rabi a 蓳oye take share hawayenta, koda iya wannan Ubangiji ya barta yay mata ishara rashin haihuwa ba 茩aramin masifa bane, 蓷an da take tunanin shine nata ashe ba haka bane, taiwa Abbu asiri akan ya auri Akeela domin bata 茩aunar Akeem da Akeela, sai gashi ashe ita duk Wannan a banza. Washe gari da Subhi Bayan sun dawo daga Masjid, Akeem ya zauna a Parlo bai ma kula da Aalam ba sai da yaji yace. "Kai kuma fa" fararan idanunsa ya 蓷aga a hankali ya kalli Aalam kana yace "Mrng Alab, coffee zan sha" sosai Aalam yay mamaki babu inda Akeem ya barsa a hankali yace "how was your body da rigima" a sanyaye yace "Allahamdulillah" dan bai fiya Magana da Subhi ba azkar kawai yake a ransa suna zaune Aaliyah ta kawo musu coffee 蓷in, a nan take fa蓷awa Akeem sai bayan Ramadan za'ai bikinsu a bashi matata bai san lokacin da yace "Tab hauka kenan" kasancewar da Hausa yay Magana yasa basu gane komai ba, a nan kuma Abbu ya samesu yake fa蓷a musu Karim ya nemi auran Afaf shi kuma p.a na Aleema duk sun dai-dai-ta. Mi茩ewa yay tsaye walking slowly yake tafiya zuwa part 蓷insa kansa yana 蓷an sara masa ka蓷an yana fesar da iska, yana isa cikin bedroom ya zame jallabiyar jikinsa, Kwanciya yay akan bed yana lumshe idanunsa Wayarsa ya jawo a hankali tare da yin dailing number ta wacce aka sanya "Nurool hayat" Akeela na zaune akan prayer mat tana azkar taji wayarta na ringing Mi茩ewa tayi tare da 蓷aukan wayar ta zauna akan kujera tana sauke numfashi, lokacin wani kiran na 茩ara shigowa, Sosai ta gane number sa a hankali tai picking tare da mannawa a kunnanta cikin wata kasalalliyyar murya mai da蓷i tace "Assalamu alaika" Saukar muryarta yasa ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya wacce Akeela na iya jiyowa, a hankali ya mirgina yana 蓷an lumshe idanunsa, Jin Shiru yasa Akeela fa蓷in "Hello" 茦ara jan numfashi yay iya muryarta ka蓷ai ya isa ta zautar dashi a hankali murya can 茩asa yace. "Amincin Allah ya tabbata ga ruhin Dr Abdul-hakeem Bukar Bello" kamar ba zatai magana sai kuma tace "kai ma haka" shiru ne ya biyo jin haka yasa tace "Mrng ya jiki?" Yana shawaga蓳e mata Murya yace "ba sau茩i, without you wlh I'm noting" idanunta ta lumshe tana jin yana sauke numfashi kafin yace "Ina sonki Akeela" tace "i knw" yace "say you love me too" a hankali tace "with time" "uhm" kawai yace ba tare da yace komai ba, a hankali tace "i never see you" murya can 茩asa yace "At where?" Tace "Nan gidan Dad mana" yana 茩ara mirginawa tare da 茩an茩ame pillow yace "idan kinzo zaki gani" Murmushi tayi wanda yasa Akeem saurin bu蓷e idanunsa sbd mamaki lallai burinsa ya kasa cika cikin sakin fuska tace "ai a nan na kwana" da 蓷an 茩arfi yace "what? Are you serious" tace "In sha Allah" time ya duba yaga 7:00 yace "ki shirya zuwa 8" yana fa蓷in hakan ya kashe kiran 8:00 ya fito cikin wani lallausan voyal mai kyau Maroon yay masa kyau sosai ya kuma 蓳oye ramar da yay, a hankali yake tafiya hannunsa ri茩e da key yana tafe bakinsa yana motsawa alamar tasbihi yake, a haka ya isa compound yaci Sa'a har yabar main Parlo babu wanda ya gansa, yana zuwa ya kira number ta lokacin tana zaune tana duba wayarta taga kiransa ya shigo, 蓷auka tayi tana 蓷agawa yace "ina jiran ki compound" ganin duk su Aleema bacci suke yasa ta 蓷auki slippers 蓷inta domin bata 蓷auka wani wajan zasu ba, a tsaye ta samesa tube ya fito idanunsa yake kanta, kamar ya mai data ciki haka yake ji, kanta a 茩asa ta 茩arasa gabansa, Murmushi kawai yay a hankali kuma ya 蓷an rankwafa ya manna mata kiss a goshinta kana ya bu蓷e motar tare da kama hannunta ya zaunar da ita, zama yay a wajan driver yana yin Bismillah yaywa motar key da gudu kuma yay waje da ita, yau kam abin na musamman ne mai makon karatu sai wa茩ar Johnny drille ke tashi yana bi a hankali, juyawa yay ya kalleta a hankali ya kama hannunta ya ri茩e cikin nasa yaci gaba da driving ita dai ba tace komai ba, wani irin bugawa 茩irjinta tayi lokacin da taga ya danna kan motar cikin ha蓷a蓷蓷an wani hotel.... TSINTACCIYA is not free contact to subscribe 08119237616 3/18/22, 20:27 - Buhainat: 103-104 Transcorp Hilton Abuja shine hotel 蓷in da Akeem ya zura hancin motarsa ciki,a hankali kuma yay parking da ita a parking lot, bayan ya gama parking ya 蓷an kwantar da bayan a jikin kujerar motar yana sauke numfashi a hankali, kana kallon fuskarsa zaka san cewa yana cikin farin ciki, A hankali 茩irjinta ke 蓷agawa yana sauka alamar Numfashinsa dai-dai yake fita, Akeela wacce kanta yake a 茩asa tana son zame hannunta amma ta kasa saboda ya ri茩e hannun sosai, motsin da take ne yasa a bu蓷e idanuna tare da juyawa ya kalleta, ganin yadda ta sunkuyar da kanta 茩asa ne yasa ya 蓷an matse hannunta dalilin hakan yasa ta 蓷aga kanta tare da bu蓷e idanunta sosai a cikin nasa idanun. Suna ha蓷a idanu ya 蓷aga mata gira gently kuma ya manna bayan hannunta a saman bakinsa ya sakar mata kiss tare da fito da harshen sa ya 蓷an lashi fatar wajan ka蓷an tare da yin baya yana sauke ajjiyar zuciya, Cikin 茩asa da Murya irin ta mai bu茩atar wani abun yace "Keelerh my wife" Ya fa蓷a yana juyawa gaba 蓷aya zuwa gare ta, cikin 茩asa da murya fiye data 蓷azo yace. "Daga 茩arshe dai Akeem is yours, ki shirya kula dani please kinji" Idanunta ta 蓷aga a hankali ta kallesa ba tare da tace komai ba, tura mata baki yay tare da shawaga蓳e fuska cikin salon jan rai yana 蓷an ka蓷a mata harshe wanda yake sanya tsigar jikinta tashi yace. "Peto my life" Ware idanunta ta sakeyi cikin tsananin mamaki tace "Ina kasan sunan?" Yana kissing kumatunta yace "the you want to know?" Kai ta 蓷aga masa tana langwa蓳ar da kanta gefe, Murmushi Yay mata yace "ok follow me" Ya fa蓷a yana bu蓷e murfin motar tare da fita, hannunsa zube cikin aljihun ya zaga side 蓷inta, bu蓷e mata 茩ofar yay tare da sanya hannunsa ya ri茩e hannunta, motar ya rufe suka shiga takawa a hankali duk da cewa baby hijab ne a saman abayar da Akeela ta saka ba 茩aramin kyau tayi mata, fuskarta ta fito fess da ita. Kamar su da Akeem ta 茩ara bayyana, cikin reception suka shiga Akeem ya tsaya yana duba meno nasu wani ya cike mai Deluxe Room, 1 King Bed Free WiFi $303k yana gamawa yay masu transfer na ku蓷in kana ya amshi key. Fita yay daga cikin reception 蓷in ya nufi wani 蓳angare na cikin hotel 蓷in mai suna Me and You, babu kowa a wajan da alama kamar shi aka gyarawa, shine a gaba tana binsa a baya, Tana shiga tsakiyar wajan wasu furanni masu 茩amshi suka shiga sakko zubo mata a kanta, 茦amshin furannin yasa ta lumshe idanunta tana jin da蓷in yadda furannin ke zubu mata, Murmushi ta fara yi wanda yasa dimples 蓷inta lomawa, Tsaye yay yana Kallonta cike da so da 茩auna tana tsaye har furannin suka gama sakkowa, Idanunta ne ya sauka akan wani farin glass dake manne jikin wani bango anyi rubutu a jikinsa a sanya WELCOME MRS ABDUL-HAKEEM gefe guda kuma wani photon ta ne da kayan primary school tana zaune ta har蓷e 茩afa tare da sanya yatsarta a baki, a 茩asan an rubuta I LOVE YOU SO MUCH MY WIFE KEELERH, gefe 蓷aya kuma wani photon ta ne tana zaune a Parlo kanta babu 蓷an kwali gashinta ya bazo ya rufe mata gefen fuska, da alama ba'a jima da 蓷aukan photon ba, a 茩asan photon an rubuta. AKEELERH AYUB, DR AKEEM LOVE'S YOU. juyawa tayi ta kallesa shi kuma ya 蓷aga mata gira yana sakin Murmushi, cikin sakin fuska yace "Peto 拼an mata" Juya idanunta tayi cike da mamaki cikin sanyin murya kuma tace "All this for me?" 茦uri yay mata da idanu yana mata wani irin kallo, Tsayawa yay a gabanta tare da kama hannunta ya ri茩e cikin nasa kana ya 蓷an sunkuya ya sumbaci lip's 蓷inta wanda yasa tai saurin rufe idanunta cikin 茩asa da Murya yace. "Being in love with you, I have got to be the luckiest girlfriend in the world. You鈥檙e strong, kind, intelligent and MINE...I know that we just met but, for me, it was the most magical moment I can remember. Let鈥檚 get together again and create more magic" Shiru yay yana sauke numfashi idanunsa na wani irin haske wanda da alama zallar ruwan hawayene a cikin su, he just looking into her eyes yana ganin yanayin yadda take sauraran maganarsa, kuma thank God yana ganin alamar nasara. 茦ara matse hannunta yay a hankali kuma ya matsa kusa da ita sosai, like he's trying to hug her amma bai hakan ba, sai ya zame hannunsa guda 蓷aya tare da 蓷ura shi akan waist 蓷inta ya matso da ita sosai 茩irjinsu na ha蓷ewa waje guda, fuskarsa a saman nata yana kallon cikin idanunta yana 蓷an fesa mata Numfashinsa wanda yasa ta lumshe idanunta a hankali yace. "Ina Sonki Akeelerh, son da ban san adadinsa a Zuciyata ba, Meeting you has been the highlight of my life. I want to spend all my tomorrows finding out more and more reasons to be in love with you.. ki amince na zama wani sashi na rayuwarki zan zame maki komai, ki so ni kwatankwacin yadda nake Sonki dan nasan ba zaki min son da nake maki ba" Hawaye ne masu zafi suka sakko daga cikin idanunsa dai-dai lokacin da nata hawayen ya gangaro akan nata 茩yakkyawar fuskar, cikin nutsuwa ya 茩ara ha蓷ata da jikinsa a hankali kuma ya 蓷an fito da tongue 蓷insa ya 蓷ura akan fuskarta. Da sauri ta sanya hannunta ta ri茩e waist 蓷insa saboda wani kalar tashi gargasar jikinta da sukai, a hankali ya shiga goge all tears 蓷in dake fitowa daga cikin idanunta. Kana kuma ya juyata ka蓷an ta dawo gabansa shi kuma ya koma gabanta, hannunsa yasa gaba 蓷aya akan cikinta tare da har蓷e hannayensa, kansa kuma yana tsakanin shoulder nata da wuyanta yana sauke ajjiyar, karkatar da fuskarta yay zuwa wani waje, a nan mamakinta ya karo wani photon ta ne tana kwance akan bed lokacin da yay mata 茩arin jini, tana kwance tana bacci ta 蓷an rame amma tai kyau sosai sbd hasken da tayi a 茩asan photon an saka. NOTHING GONNA CHANGE MY LOVE FOR YOU. Lumshe idanunta tayi haka kuma hawayen dake idanunta ya kasa tsayawa, ashe haka yake mugun sonta da 茩aunarta? Bata ta蓳a tunanin abin yakai haka ba, gaba 蓷aya mamaki ya gama cika mata zuciya tama rasa mene zatai sai hawaye kawai dake sakko mata. Murmushi kawai Akeem yana 茩ara kwantar da kansa a shoulder 蓷inta kana a hankali kamar mai ra蓷a yace. "If i had to live my life without you near me the days would all be empty, the nights will seem so long with you i see forever, oh! So clearly, i might have been in love before but it never felt this strong, our dreams are young and we both know they wil take us where we want to go, hold me now, touch me now, i don't want to live without you!!!... Nothing gonna change my love for you, you ought to know by now how much I LOVE YOU.." Zame jikinsa yay daga cikin nata a hankali kuma ya dur茩osa akan 茩afafuwansa, tare da sanya hannunsa ya 蓷auki wani 茩aramin box mai masifar kyau, bu蓷ewa yay nan wani zoben 蓷anyan gold ya bayyana, sai 茩yalli yake kallonta yay, yaga har kawo lokacin kallonsa take cike da Mamaki kafin tace. "Before now, i never asked you to marry me, i only asked you to love me till the end of your heart beat, amma yanzu zai nemi wannan a wajanki duk da nasan ko zaki shekara kina cewa baki sona bazan ta蓳a rabuwa dake ba, but i have to do that na baki dama, You will marry me Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem??" Sharr sharrr hawaye suka zubu mata cikin sauri ta sanya hannunta tare da toshe bakinta, gently kuma ta shiga 蓷aga masa kanta alamar "Yes! I'll marry you" hannunta ya kama tare da zura mata zoben, wanda yaywa yatsarta kyau sosai, yatsar yakai bakinsa tare dayi masa kiss, kana a hankali yace. "Na fara sonki tun farkon da idanuna ya sauka akan ki, time 蓷in kina 茩arama sosai, tun a lokacin nasan akwai wani 苼oyayyan abu tsakani na dake, haka kuma kece sanadin ciwon zuciyata, nama zuciyana al'茩awarin kece matata, kece first and last love 蓷ina, lokacin da aka aura min mahaifiyar Amani, i was shock abin daga sama ya saman, a ranar naje wudil just to see you kuma na kanki lokacin kin girma sosai, daga ranar na shiga damuwa domin auren da Abbu yay min yasa na karya al'茩awarin zuciyata, a haka har na samu matsala da zuciyar, lokacin da naji cewa a kanki Adnan ya fa蓷a ruwa tashin hankali na ya 茩aro, domin duk wanda zai nuna soyayya a gareki idan nasan cewa aure zai iya ha蓷awa na kan shiga tashin hankali sosai Akeelerh, haushin da kuma kishin da nake maki ne yasa duk na sauke a Kanki,kike ganin kamar tsana ce amma i knw what am doing, ina yawan dukan bakinki kin san dalili?" Kai ta girgiza masa yace. "Duk sanda kike min tsiwa abin 茩ayatar dani yake,ban ta蓳a jin haushi ba, idan na gaji ne nake matse lip's 蓷in saboda ba茩in cikin bana da ikon tsotsar sa, hakan yasa nake rama Shau茩in da yake sani, lokacin ki na farko a gidanmu dana sameki a kitchen nace ki rungome ni wlh saura ka蓷an na suma, har na gama fa蓷an ban san mene nake cewa ba, na shiga tashin hankali sosai lokacin dana tabbatar cewa kin tsane ni, sai na samu hanyar da zan iya kusanta zuciyarki da tawa, idan kina saba dani nasan wata rana idan na bayyana a zahiri U most love me, ina son ki sosai Akeelerh dan Allah kice kina so na" Ya fa蓷a yana Mi茩ewa tsaye, kukan da take dannewa yaci 茩arfinta sai kawai ta fa蓷a jikinsa tare da sakar masa da kukan shagwa蓳a tana wani kalar buga 茩afa tare da zagaye hannunta a ququnsa. Idanuna ya lumshe shima hawayen na sakko masa, cikin nutsuwa ya shiga shafa bayanta tare da hura mata iska a cikin kunnanta kana yace. "I love You Akeela" Ya fa蓷a yana kissing kunnanta, shiru tayi tana sauke ajjiyar zuciya yace. "Say you love me" Tace "I can't" Yace "why" Tana 蓳oye fuskarta a tsakiyar 茩irjinsa tace "i donno how to say it, i mean I'm shy" Shiru yay kana yace. "Ok close your eyes" Tayi hakan kana yace "Ja numfashi" a hankali taja yace "sauke numfashi" nan ma ta sauke yace "ok now listen your heart" Shiru tayi shi kuma ya 蓷an samu dai-dai kunnanta yace. "I love You so much Hubb" Cikin nutsuwa tana 茩an茩amesa tace. "兀丨亘賰貙 丕賳鬲 毓賲乇貙 賷亘毓卮賯賰貙 鬲賯亘乇賳賷貙賷丕賯賲乇" 鈥淚 love you, you're my life, I am in love with you, i can't life without you, My Moon鈥� Ta fa蓷a tana 茩ara sakin kuka, kukan da bata san kona mene ne ba, kukan farin cikin samun masoyin gaskiya kamar Akeem? Ko kuma kukan na kusa yiwa kai na ne? Zareta yay daga jikinsa yana 茩are mata kallo kana a hankali yace. "Ashe ana so na aka wula茩anta ni har haka uhm" tura masa baki tayi gaba tare da murgu蓷a masa shi, Lumshe idanunsa yay yana jin wani irin kasala a jikinsa, kallonta ya 茩ara yi kamar ba zai Magana ba sai kuma yace. "Are you sure kina so na?" Idanunta ta 蓷auke ta shiga wasa da yatsun hannunta ba tare da tace komai ba, "uhm" yace yana 茩arewa wajan kallo kana a hankali ya shiga takawa zuwa gabanta yana zuwa ya kama hannunta tare da nufar wajan da aka jera ice cream,gasu nan kala kala kallonta yay yace. "Wanne kala kike so?" Girgiza kai tayi tace. "Bana sha" da mamaki yace "why?" Tace "babu da蓷i" ware idanunsa yay sosai kafin yace "Tab, a duniyar nan akwai wani abu mai da蓷i daya shige ice cream, sweet, chocolate?" Shiru tai masa, domin da gaske ba sha take ba, Baffa yace mata kada ta sake tasha, kamar daga sama yaji tace "uhm kai ma zaka daina" Murmushi Yay mata domin baya tunanin akwai Wannan ranar, vanilla ice cream ya 蓷auka, kana ya ha蓷a mata meat shawarma da chips, kana ya 蓷auki ruwa da juice duk ya jera akan table. Zama yay tana shirin zama taji ya jawota tare da zaunar da ita akan cinyarsa, kunyace ta kamata ta shiga 茩o茩arin tashi ya sanya hannunsa akan cikinta wajan Mararta ya sa茩ale kwa蓳e fuska tayi tare da yin rau rau da hawaye zatai kuka yace. "Eat your breakfast first, Duk wani shagwa蓳a ya biyo baya" cikin wata kalar shagwa蓳a蓳蓳iyar muryarta tace "Ni gida zani, please Kada a neman" yana sanya mata shawarma a baki yace. "Ai sun san muna tare, and kin manta kince na 蓷auke ki zuwa duniyata" dukan 茩irjinsa tayi tace "Uhm uhm nidai gida" yace "Ok" ya fa蓷a yana 茩ara mata shawarmar ka蓷an taci tace ta 茩oshi, bai kulata ba yaci nashi abincin sosai wanda ya da蓷e baici ba, ice cream kowa yasha ba'a Magana, bayan sun gama ta 茩ara kallonsa tace. "Ka kaini gida kaji Hamma" yana wani lumshe idanunsa yace "kina son tafiya?" Kai ta 蓷aga masa duk ta wani narke masa, gabanta ya 茩arasa yace "Ok kiss me idan kina son tafiya" hannu tasa ta rufe fuskarta, bata san mene yasa gaba 蓷aya ya sauya mata har haka ba, baya jin kunya shi sam sam. Murmushin yay kana ya sanya hannunsa ya tallafo ha蓳arta a hankali ya 蓷ura fuskarsa akan nata, kallonsa tayi ganin hakan yasa ya sashi rufe mata idanu da tafin hannunsa, kana ya lumshe nasa idanun gently ya 蓷ura bakinsa akan nata tare da kama lip's 蓷inta ya shiga tsotsa a hankali yana sauke numfashi, karr karr haka jikinta ya 蓷auki rawa yanayin yadda yake jan lip's 蓷inta yasha gaba 蓷aya komai nata ya tsaya, ganin ba zata iya jurewa ba yasa ta kwance fuskarta tare da sanya masa kuka, dry yay mata sosai kana ya rungome ta yace "sorry ban sakewa" sai da tayi shiru kana ya kama hannunta, mai makon su nufi mota sai ya shige da ita cikin hotel 蓷in. Ummi ce tace "Allah ya shiryi Akeem shine ya 蓷auke yarinyar nan?" Mom tai Murmushi tace "ai daman nasan ganganci ne da kun bashi matarsa" Laylerh dake zaune tace "Uhm, auren dab da azumi babu kyau kam, amma dai yay Rashin kunya" Meema dai ba tace komai ba, amma tsoran duk ya kamata Allah yasa ba wani abu Akeem zai ma Akeela ba, domin tana da tabbacin Akeela ba zata iya 蓷auke bu茩atun Akeem ba, Aleema ce da take waya da P.a ta fito tace "Ummi banga Amani ba" juyawa Ummi tayi tace "Ki sake dubawa" Afaf tace "wlh Ummi bata nan gaba 蓷aya" Asheer dake tsaye yace "bari na duba 茩asa" yana fa蓷in hakan yay waje duk inda yake tunanin zai ganta bata nan, har juya sai kuma ya nufi wajan swwiming pool, yana zuwa ya ganta tsaye da 茩atuwar teddy a hannunta, da mamaki yace "Amani" tsoran da taji yasa ta saki 茩ara gaba 蓷aya kuma ta mance da ruwan swwiming pool 蓷in dake bayanta ai kuwa gaba 蓷aya tai ruwan ji kake cundum 茩arar fa蓷awarta, da sauri Asheer ya 茩arasa yana fa蓷in "Amani" sai kuma ya fa蓷a cikin ruwan lokacin harta fara shan ruwa cikin sauri ya 蓷aukota tare da yin cikin gida da ita, Ummi ce ta amsheta tana kar蓳ar ta sai ya shige part 蓷insa yana goge ruwan jikinsa. A can hotel kowa, bayan Akeem yaja su sallar zhur ya 茩ara jansu raka'a biyu, ita dai umarnin sa kawai take bi, yana gamawa yay musu addu'a kallonsa tayi yace "Ya akai" hawaye na taruwa a idanuna tace. "Nidai gida" yace "bari nayi bacci kafin Asr" wani shawayen ne ya sakko mata tace "nidai gida zani Allah" shi kuma yace "ai kuwa baki isa ba" kwanciya tayi a wajan ta fara birgima, sunkuyawa yay tare da sanya hannunsa gaba 蓷aya ya 蓷aga ta sama Cak sai saman bed yana zuwa kuma ya kashe hasken bedroom 蓷in. Tsoro ne ya kamata domin bata 茩aunar duhu hakan yasa ta 蓷ura hannunta akan 茩irjinsa tare da 茩an茩amesa. *KIJI TSORAN ALLAH kullum da ciwon kai nake kwana saboda rashin bacci ki daina karanta min littafi ba tare da kin biya ba it's 鈧�500 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank 08119237616* 3/18/22, 20:27 - Buhainat: 105-106 Kama hannunta dake saman 茩irjinsa tana ri茩esa, a hankali cikin son kwantar mata da hankali domin baya son yay abinda shi kansa bazai ji da蓷in sa ba, A hankali cikin nutsuwa mai kama da son jin 蓷umin jikin mutum ya manna 茩irjinsa a kan nata, hannunsa ya zura ta 茩asan wuyanta tare da manne fuskokin su waje guda, wani irin ajjiyar zuciya mai kama da fitar numfashi Akeem ya sauke. A hankali kuma ya bu蓷e idanunsa da suke cike da zallar 茩aunar abinda yake sonyi a yanzu 蓷in, kallonsa da dukkan nutsuwarsa ya tattara gaba 蓷aya zuwa gare ta, yadda idanunta suka cike da 茩walla da yadda Jikinta ke rawa ka蓷ai ya tabbatar masa, da zallar tsoron daya gama ratsa dukkan kofofin Zuciyarta, karr-karr haka jikinta ya 蓷auki rawa, cikin wani sanyin jiki da kuma wani kalan tausayin ta daya ratsa Zuciyarsa ya manna bakinsa a saman kunnanta, yana sauke mata wani kalar zazzafan numafashi wanda hucin Numfashinsa ya sanya taji jikinta ya 茩ara sanyi sosai, gaba 蓷aya ya kashe mata ga蓳o蓳in da suke sarrafa kuzarin jikinta da idanunta kawai take kallonsa tana sauke ajjiyar zuciya. Wata dad蓷ar iska mai sanyi da kwantar da hankali Akeem ya shiga fesa mata a cikin kunnanta, slowly kuma yake yawo da hannunsa a saman 茩yakkyawar fresh naked skin 蓷inta, Wanda ya kejin mugun da蓷in ta 蓳awa, saboda wani laushi da taushi fatar da take da!. Wata sassanyar Ajjiyar zuciya irin wacce masu rashin 茩arfin jiki suke yi Akeela ta sauke, wani irin mimmi茩ewa tsigar jikinta tayi tare da zubewa tana jin wani abu kamar wutar lantarki na janta, lokacin da Bobbo ya zura mata tattausan harshen sa cikin kunnanta saurin sanya hannunta tayi a waist 蓷insa ta ri茩e 茩am茩am, tana jin yadda J 蓷insa take gogar cinyoyinta, wata kalar mi茩ewa tayi tare yin 茩asa ta shige cikin jikinsa, wani irin rawa da karkarwa jikinta ya fara, lokacin daya manna bakinsa a 茩asan fatar kunnanta ya shiga tsotsa, while yana 茩ara shafa lafaffan jikinta, kafin gently yay 茩asa da hannunsa zuwa rabin cibiyarta, yatsarsa ya sanya a ramin ya shiga murzawa ka蓷an, still yana 茩ara lashe fatar wuyanta, wani sandarewa tayi tare tura hannunta a ququnsa tana wani fidda numafshi, Domin duk jijiyoyin da suke amsar sa茩o sun bu蓷e sa茩on Bobbonta kawai suke amsa, ga wani kumburuwa da Mararta tayi, Hakan ya tabbatar jijiyar dake bu蓷ewa a lokacin kasance da namiji dalilin romance da suke ta bu蓷e ta kuma shirya amsar ba茩on al'amarin da yake shirin kutso mata, Wannan jijiya kuma bata ta蓳a bu蓷ewa ba tare da namiji ya ta蓳a wani sashi na jikinki, shiyasa romance kafin kasancewa da iyali yake da amfani, rashin hakan kuma yana sawa kaji mace a bushe domin bakai abinda jijiyar zata fesar da ruwa ba. "Uhmmmmm Bobbo" Ta sauke wata wahalalliyar ajjiyar tare da jan numfashi tana kiran sunansa, domin gaba 蓷aya ta gama ficewa a hayyacinta. Cikin nutsuwa Akeem ya zare bakinsa yana sauke numfashi yana 茩ara murza ramin cibiyarta kafin a hankali ya fidda wani erotic sound cikin 茩asa da Murya very slow a narke da wata fitinanniyar Murya, Ya ma茩ale ta a jikinsa saboda yadda yaji Jikinta ya 蓷auki rawa tana neman shigewa 茩asan sa, cikin tattausan kalami da kuma wani datti kalamai yace. "U see ba? Nafi suger za茩i yarinya, jikina da zuciyata sun bani cewa yau Tabbas 茩wallo na zai kai ga raga, gudan jinina zai samu muhalli a 拼ar 茩aramar maran nan naki" "Uhmm" Kawai Akeela ta iya fa蓷a tana 茩ara kulle idanunta, 蓷an abinda yake mata ji tayi kamar zata zauce masa. Bakinsa ya manna a goshinta kafin a hankali ya dawo dashi saman jajayen la蓳蓳anta, idanunta ta bu蓷e tare da kafesa da idanu, shi 蓷in ma ita yake kallo a hankali kuma ya sanya yatsarsa ya sharce mata hawayen da yake sakkowa daga cikin idanunta, Lumshe idanunsa yay lokacin da yaji ta ri茩e tongue 蓷insa sosai a cikin bakinta, kafin a hankali ta bashi wata kalar kuma sabuwar Amintacciyar tsotsa a saman tsinin harshen Akeem. Yarr-yarr haka yaji tsigar jikinsa na tashi, kafin a hankali kuma yaji Akeem 蓷insa na wani fisga tana neman 蓷auki na Abincin ta, wani irin kissing ta kewa bakinsa tana jin yadda yake juye mata dukkan yawon bakinsa a cikin nata, a Wannan lokacin kawai tunanin abinda Zahrah taiwa Sheikh take, dalilin daya sanya itama take kwatantawa domin tabbatar da abinda ake ji, jikinsa na wani irin rawa da tsuma ya kwace bakinsa a nata tare da manna shi a saman 茩irjinta. Wani irin narkakkun numafshi suka sauke a tare it's the second time da ake sha mata 茩irji kamar haka, Hakan yasa gaba 蓷aya ta kasa tantance abinda ta keji, a hankali kuma hawaye yake bin idanunta irin hawayen nan na da蓷i da kuma bu茩atuwa kafin ta bu蓷e baki da dukkan muryarta tace.. "Uhmm Hamma.... Bobbo banso ka daina zan mutu wayyoooo Allah Ummi" Ta 茩are maganar tana fashewa da kuka, da sauri Akeem ya 蓷aga kansa "mutttttt" haka sautin fitar bakinsa daga kan nippy 蓷inta ya bada, A hankali yake bin fuskarta da kallo, cikin wani sauri Akeela ta yun茩ura tare da fa蓷awa jikinsa gaba 蓷aya ta rungomesa sosai tare da fashe masa da kuka, Yayinda dukkan Jikinta rawa yake, cikin gigita ta yun茩ura baki 蓷ayan ta tare da manne nippy 蓷inta da bakinsa, wanda ya 茩ara mayar wa kamar wani maye, cikin sauri ta tura dukkan hannunta da cikin tulin 茩yakkyawar sumar kansa wacce ta 蓷an birkice Yanzu. Harshen nasa ya sanya ya shafo tsakiyar 茩irjinta, tare da ke waye nippy 蓷inta dashi, Cikin wata fitinanniyar Murya mai 蓷auke da zalla kuma tsaftacciyyar bege da bu茩atuwa yace. "Keelerh" Kasa magana tayi sai nishi take tana 茩ara tura yatsun hannunta a cikin tsumar kansa. A hankali ya manna bakinsa akan pink nippy 蓷in nata na right hand ya bata wani kalar Amintacciyar tsotsa mafi kyawun tsotsa a cikin jerin wanda yay mata. "Ahhhhhhhhha Bobbo" 茦ara shafo wajan yay da sanyayen la蓳蓳ansa kafin ya datse teeths 蓷insa ya bata wani kalar tsotsa mai 蓷auke da zallar 茩aunar daya kewa brest 蓷in. Wani irin zillo tai masa tare da 茩ara sanya masa wani hargitsastsan kuka. Cikin gigita da kuma 蓷imaucewa tace. "Wayyoooo.... Zan mutu cikina ciwo Bobbo" Idanunsa ya 蓷aga da suka gama janyewa sukai jaaa sosai ya kalleta, Kafin gently kuma ya manna a saman tsinin hancinta ya sumbaci wajan, ajjiyar zuciya suka sauke a tare suna mai lumshe idanunsa, A hankali kuma ya zaro tattausan tongue 蓷insa ya fara share kaf hawayen da suke ma茩ale a cikin idanunta kafin a gangaro zuwa cikin bakinta. "Uhmmmmm Ahhhhhhaaaaa" Shine sexual urge sounds 蓷in da suka sauke a tare kuma lokacin guda, dai-dai lokacin da 蓷an蓷anon da kuma gar蓷i ha蓷i da wani tsumamman 蓷umin bakinsu daya ha蓷e waje guda. Wanda hakan yasa Akeela 茩ara narkewa a jikin Akeem wanda yake 茩ara danna bakinsa cikin nata, yana wani bata fitananan kiss mai tsayawa a zuciya da kuma sanya mutum cikin Shau茩i. Wani kalar kamo harshen ta yayi tare da sa茩ale sa cikin bakinsa, ya shiga bata wani sumbata ta musamman a kuma lokacin na musamman, sumbatar da Akeem babu wata 拼ar mace data ta蓳a samun gurbin cikin bakinsa balle har yay kissing 蓷inta. Even his wife Maman Amani bai ta蓳a koda rungome ta balle yay wani abu something like that. Kissing 蓷inta yake tun daga can 茩asan zuciyarsa kissing yake bata a lokacin da wani gagarumin hadarin da yaywa samaniya tsinke, yayinda Abuja tai duhu sanadiyyar ha蓷uwar hadarin. A hankali kuma wata dad蓷an iska take rantsuwa cikin bedroom 蓷in tana sauke a jikinsu, domin tuni duvet 蓷in daya lullu蓳e su ya yaye. Akeela 茩ara narkewa tai a jikin Hero tana sauraren yadda yake shan bakinta, a hankali kuma ta sake tura masa harshen ta. Wannan dalilin ya sanya tallafo hips 蓷inta da dukkan hannunsa tare da sata bisa ruwan cikinsa, a hankali yay baya ya kwanta saman gadon. Mirgina ta yay ka蓷an itama ta kwanta. "Uhmm Hamma" Idanunsa da suka gama jaa ya 蓷aga ya kalleta cikin da茩ushewar Murya yace. "Uhm I'm tred to hear this name" Ya fa蓷a ya kifa hannunsa a saman tsayayyun brest 蓷inta ya shiga murzasu cike da 茩warewa a hankali shima jikinsa ya 蓷auki rawa. "AKEELERH" Ya kira sunanta a hankali lokacin da yake murza nippy 蓷inta da yatsun hannunsa. Jin yadda ya kira sunanta ne kuma yasa a hankali a kasalance ta 蓷aga eyes lashes 蓷inta zuwa sama, kafin ta ware idanunta kan 茩yakkyawar fuskarsa mai cike da nutsuwa da tarin Ilhama, Ganin kallon da yake mata ne da yadda idanunsa suka sauya launi yasa a hankali ta mayar da murfin idanunta ta rufe sosai. Cikin wani irin salo na musamman mai matar da mutum a inda yake a 茩ara murza brest 蓷inta tare da fa蓷in.. "Say my name Akeela, say it Peto" "Hamma!!!" Ta fa蓷a a hankali tana ri茩e hannunsa saboda wani irin murza da yake mata kamar zai cire mata brest, da wani irin sosa da ya kewa 茩asan 茩irjinta, Wanda yasa ta fara mimmi茩ewa tana ha蓷e cinyoyinta waje guda. "Nooo!!!!! My Real name say it Kee..lerh I wanted hear it from your small cute mouth" Ya fa蓷a yana yin sama sa hannunsa zuwa fuskarta, a hankali ya manna babbar yatsarsa a la蓳蓳anta. Cikin nutsuwa ya shiga goga mata tattausan sajansa a 茩irjinta yana mai 茩ara ware wist saboda wata harbawa da J 蓷insa tayi. Ganin tayi shiru ya tabbatar ba zata fa蓷a ba saboda tsananin kunya da sauri ya tura mata yatsarsa a cikin bakinta. A hankali ya 茩ara manne bakinsa a kan 茩irjinta, da wani sauri Akeela ta cafke yatsarsa nashi tare da jan ta a cikin bakinta. Nishi suka fara saukewa a tare shida Akeela cikin rawar da jikinsu yake ne kuma ya shiga yin 茩asa da hannunsa izuwa Mararta wacce take a kumbure. Duk yadda taji da蓷in abinda yay mata jiya, amma a yanzu ji tayi gaba 蓷aya bata so, saboda wani zafi da ra蓷a蓷i da nipples 蓷inta suke mata, da wani sauri ta fisge numfashi ha蓷i da taune yatsarsa tare da wani tsotsa saboda jin hannun Akeem a cikin 茩asanta yana mata wani fitinan shafa. Hakan yasa a hankali ta bu蓷e idanunta. A hankali ta soma girgiza masa kanta tare da zare bakinta daga kan yatsarsa saboda saukar yatsarsa da taji a can cikin Akeelar 蓷inta, yana zare asalin farin pat 蓷in ta. A hankali ya zare pat 蓷in, da sauri ta bu蓷e baki cikin sauke numfashi tace. "Hamma, Bobbo ban so ka daina dan Allah kaji" Ta 茩are maganar tana wani yun茩ura wa zata tashi, cikin sauri ya danne ta faffa蓷an 茩irjinsa cikin rawar murya yace. "Please, dan Allah.. please" Iya abinda ya iya fa蓷a kenan domin baya jin zai iya duguwan magana ba tare da numafshinsa ya 蓷auke ba. Iska mai 茩arfi ce ta shiga tashi a hotel 蓷in, yayinda hadarin da yay ba茩i sannu a hankali yake juyewa yana komawa jaaa, wani rugugi hadarin ya fara yana tafiya da sauri a cikin gajimare, Al'amarin daya sanya dukkan jama'ar da suke waje suka fara yin gida,wasu kuma suna shigewa cikin hotel 蓷in. A wannan dai-dai lokacin ne kuma Akeem ya 茩ara ratsa cikin jikinta da yatsarsa, "Uhmm Hamma please ka bari wayyo Momma" A wannan lokacin Bobbo baya gane kan al'amarin, baya gane ba茩i da kuma fari, gangar jikinsa a matse take da son jin 蓷umin ta, shi kansa bazai iya fasalta abinda ya keji ba. Wani numafashi ya sauke mai kama da kwacewar kukan 茩armin yaro yayinda yake 茩ara ratsa wa cikin jikinta yana laso cikin Akeelar 蓷inta, wani kalar harbawa J 蓷insa tayi ta mi茩e sam蓳al yana jin yadda ta tukare saboda yadda yay kusa da jikin bed 蓷in. A hankali yake tafiya da fuskarsa yana goga mata sajansa a fatar cikinta, wani irin jan numfashi Akeela tayi lokacin daya suke bakinsa a tsakiyar cibiyarta. A hankali ya shiga tsotsa yana mata tafiyar tsotsa, dukkan wani kuzari da 茩arfin jikinsa sun dawo garesa, karr karr haka naman jikin Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ya shiga rawa fatar jikinsa ta shiga 蓳ari. Da sauri Akeela ta tura hannunta cikin sumar kansa taci gaba da shafawa, hakan yasa yaji kamar tana 茩ara ingiza sa. Daman tuni ya gama yin naked da saurin ya jawo duvet ya rufe su, saboda wani sanyi da yaji yana ratsa masa cikin jikinsa. Wanda hakan yasa yaji tamkar ciwonsa zai tashi saboda al'amarin daya ha蓷e masa gida biyu!, Cikin nutsuwa ya shiga yin 茩asa da bakinsa zuwa 茩asan Mararta da sauri ya zare yatsarsa dake cikin p***cy 蓷in wanda tuni hannunsa ya gama 蓳aci da zumarta. "La'ilahaillahu wayyoooo Ummi!!!! Abbu na shiga uku, wallahi zan mutu" Ta fa蓷a numafashin ta na wani fisga yana son barin gangar Jikinta, wani tsuma jikinta ya fara wani irin 茩an茩amesa tayi. Saboda saukar tattausan harshen sa da taji a cikin 茩asanta, ba jikinsa ka蓷ai ba hatta Akeem 蓷insa rawa take tana lilooo, domin ko wacce kuma jijiya dake sarrafa jikin 蓷an adam ta gama bu蓷e wa a jikinsa, tunaninsa, jinsa, fahimtar, a wannan lokacin komai nasa ya tsaya, yana jinsa a wani waje wanda taurari kawai ne suke gilmawa a cikin kwanyar kansa. Kamar wanda ake jaaa da mayan 茩arfe ake sarrafa shi haka nan ya nutsa bakinsa ya shiga bawa wajan tsotsa ta musamman yana lashewa da harshen sa yana jiyo 茩amshin Almiski wanda ya 茩ara zautar dashi. Kafin tai wani tunani Hamma 蓷inta ya 茩ara danna bakinsa cikin jikinta, wani kalar ihu tayi tare da yun茩urawa zatai saving kanta daga wajansa domin abinda da yake mata ya girme dukkan tunaninsa. Da wani sauri ya mayar da ita yana 茩are tura bakinsa a clitoris 蓷in nan sucking it so damn hard, hakan yasa da wani irin sauri Akeela ta 茩ara sakin kuka kafin ta sakar masa cizo dai-dai lokacin da wani irin sauri numafashin ta ya tsaya. Dai-dai lokacin da saukar ruwan sama ya fara a cikin garin Abuja a hankali yake sauka 蓷is 蓷iss yayinda wata iska mai ratsa zuciya take Ka蓷awa. A can 蓳angaren Chief of staff kowa yana cikin mota yana driving akan titin da zai kaisa FEDERAL HIGH COURT, Wayarsa ya fara ringing ganin sunan Jadda yasa yay picking yana 蓷auka tace. "Munyi magana ba kace komai ba, ba zaka ta蓳a cin riba muddin kace za kaja a wannan al'amarin, kowa yasan Akeela 拼ar kace amma baka da hurumin za蓳a mata mijin da zata aura domin baka san komai nata ba, idan tana happy da auran leave her, kuma firstly Maganar rappied 蓷in mahaifiyata da kayi za'ai kafin Maganar Akeela ya biyo baya" Ta fa蓷a tana kallon Ajmal da yay tsaye a kanta, Murmushi Papi yay yana 茩ara gudun motar saboda lokacin zaman Court ya kusa, ciki 茩arfin gwiwa yace. "Bana son auren ba zan ta蓳a bari ta zauna dashi ba" da mamaki Jadda tace "mene yasa baka son sa? Ni banga wani aibu a tare da shi ba" cikin nutsuwa yace. "Saboda bana 茩aunarsa, ke idan ki kaga ya zauna da Akeela matsayin mata sai dai idan babu raina" Jadda tace. "Amma wannan kuskure ne ni banga alamun nasara ba, domin Ubangiji zai iya raba gardama Akeela ta bijire maka" dariya Abbu yay ya bu蓷e baki da niyyar Magana gaba 蓷aya kan motar ya kwance masa,kai tsaye kuma motar ta shige 茩ar茩ashin wata 茩atuwar tirela. "Peto!??? Keelerh wake up" Akeem ya kira sunanta yana zare bakinsa daga wajan tare da yin wani 茩asatitaccen Murmushi na musamman. Kafin a hankali yaja duvet ya goge fuskarsa, wai daga 蓷an abin nan, mirginawa yay tare da jawota jikinsa sosai ya rungome ta tare da fa蓷in. "Come here" ya fa蓷a yana jan numfashi domin yau babu abinda zai hana shi mai data cikakkiyar mata a wajansa, Tabbas zai tabbatar da ita a matsayin matarsa shi Prince Amir Aalam Adil Jahid dole ta amsa sunanta na Mrs Abdul-hakeem Bukar Bello, cikakkiyar mata kuma 茩asaitacciya wajan Hero. Iska ya shiga hura mata, yana shafa bayanta. Ganin yadda Jikinta ke 蓳ari, kamar zata sume masa 茩ara sakin murmushi yay ganin his wife is lazy asalin matsoraciyya ce daga fara head ta sakar masa wani mad squirting. Wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ta 茩ara saukewa da sauri sauri, ganin ta fara dawowa dai-dai yay saurin kwantar da ita tare dayi mata rumfa. Da sauri ta bu蓷e idanunta tana sakin kuka Jikinta na rawa ta rungomesa tana fa蓷in. "Please Bobbo ka bari zaka kashe Ni bana so kabar ni, saboda baka so na zaka kashe ni ko" Idanunsa da suke a lumshe ya bu蓷e tare fa蓷awa jikinta yana sauke numfashi yace. "Nima zan mutu a yanzu ba sai anjima idan kika hanani yin abinda na keso, zan mutu! Zan mutu! Zan mutu Kee....lerh help me ki bari na baki ha茩茩in ki, baki san abinda gobe ne zai haifar ba, kada ki tirsasani fa蓷in abinda ban ashirya ba ki bari na tabbata da abinda na keji game dake please Peto" Ya fa蓷a hawaye na sauka a cikin idanunsa cikin sauri tace. "To ka daina kuka mana, ba zaka mutu ba kabarni" Kai ya 蓷aga mata yana kwa蓳e fuska tare da narke mata yace. "sai ki barni allow me to enjoy, look! Kalli yadda ruwa yake sauka wannan ranar uhm! It's special day to us Al-hakkamu ne ka蓷ai yasan abinda zai faru" 茦uri tai masa da idanu tana jin wani tsautsayi na ratsa ta, cikin dauriya tace. "I'm scared ance da zafi ina tsoro Bobbo ka bari kaji" kai ya girgiza mata domin baya jin zai iya magana ji yake kamar zai zauce. Da sauri ya gyara kwanciyarsa a kanta yana ware nata cinyoyinta runtse idanunta tayi sosai, cikin nutsuwa ya shiga bu蓷e bakinsa da 茩yar. Da sauri ta fara girgiza kanta lokacin da taji hargitsastsiyar Muryarsa yana muryarsa yana karanto addu'ar Saduwa da iyali (karanta Uncle ne domin sabun addu'ar da Arabic). Yasubuhanallah wani bala'in rawa duk jikinsu ya fara gaba 蓷aya Akeem ya fara ficewar daga Asalin duniyarsa, tunaninsa ya fara juyewa a hankali kuma duniyar ta fara juyawa masa al'amarin nasa yay kama da tashin ciwonsa cikin wani Irin abu ya bu蓷e baki yace. "O'ohhhh" Hakan ya Akeela taji gabanta ya fa蓷i Dam!!!!! Wato yau ta shiga uku Da sauri ya mi茩a mata harshen sa cikin sauri ta amsa. A hankali ya fara kutsawa yana neman mashiga. "Wayyo!! wayyoooo Allah, Bafiiii bana so, Bafiiii Bobbo zaka 茩aryani...." Cak maganarta ta tsaya lokacin da Dr Abdul-hakeem ya tabbatar da sun zama abu guda, jini, ruwa numafashi, gangar jiki sun shaida hakan lokacin da Akeem ya tabbatar sun zama tirmi da ta蓳arya. A tare suka bu蓷e baki suka saki wani gigitaccen ihu wanda ya kara蓷e cikin bedroom 蓷in tare da saukar wani ruwan sama wanda ba'a ta蓳a kamarsa ba a dai-dai lokacin da Akeem yake..... Allah ya kyautata makwancinmu馃槏馃馃徎 Contact to subscribe 08119237616 *SARAUTAR MARUBUTA* 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 109-110 Ko kuka Akeela ta kasa sai Ajjiyar zuciya take ja tana 茩an茩ame jikinsa sbd abinda take ji 蓷in ya zarce tunanin mutum. Wani irin numfashi yaja yana jin gumi yanko masa lokacin daya gama samun nutsuwa kafin a hankali ya jata jikinsa ya rungome ta yana maida numfashi. Sun jima a haka kafin gently ya bu蓷e idanunsa tare da sauke Kallonsa a kanta da raguwar 茩arfinsa ya shiga goge mata hawayen yana 蓷an bubbuga bayanta tare da fa蓷in "nine ko?" Kamar 茩aramar yarinya haka ta 蓷aga masa kanta tana lafewa a jikinsa sbd ciwon da jikinta ya fara bata tunanin zata saba da wannan abin sam bata 蓷auka haka abin yake ba. Yana rungome da ita yace. "Ma sha Allah, Barakallahu fiiki wify jazakillah bilkhair, Allah Ubangiji yay maki albarka thank you so much, ina Sonki" Harga Allah tana jin da蓷in yadda yake cewa yana sonta da 茩aunarta, amma abinda yake mata shike firgita ta, ya sanya mata tsoransa a Zuciyarta, jin yana shafa 茩irjinta yasa tayi saurin kallonsa tana kwa蓳e fuska kafin Allah tace. "Hamma Akeemmm na gaji" ta fa蓷a a sanyaye tana kallonsa idanunta na kawo ruwa, Kallonta yay shima kafin yace "I know! But i am obsess with you Mrs Abdul-hakeem Bukar Bello, I can get enough with you" shiru yay yana mata wani irin abu daya sanya ta kulle idanunta sosai ganin hakan yasa yace. "Does it still hurt?" Gya蓷a masa kai tayi a shagwa蓳e tace "Uhm" jinjina kai yay yana mai daina abinda yake 蓷in ganin tai shiru ta manne a jikinsa tana sauke numfashi yasa ya shiga shafa sumar kanta wacce Ummi ta gyara mata yace.. "I love You Akeela" yay shiru yana shafa gashin kan nata yana Kallon fuskarta kafin yace "I love you alot... You're the most beautiful, innocent, little, kind hearted, pure heated kamilalliyar yarinya dana ta蓳a sani in my whole life, rana mafi muhimmanci a gareni shine ranar da kika furta You love me, followed by the day i took your virginity...Sai kuma yau 蓷in nan this 3days uhm" ya fa蓷a yana Kallonta kamar yadda take kallonsa kana yace. "Da I'll ducoment in my journal... U make me complete, i can't lie I've been ever been this happy, Allah yay maki albarka Allah ya ji茩an Baffa daya bani nagartacciyyar mace as my wife" ya fa蓷a yana kissing goshinta tare da goge mata hawayen da yake zubu mata yace. "Looking at this ur crying beautiful cute baby face alone makes me happy, i want to remain urs till death due us apart and i want to you to remain mine till death due us apart Akeela" Shasshe茩ar kuka ta far tana 茩an茩amesa sosai hakan yasa yay murmushi domin yasan farin ciki ne yasa ta kukan cikin jin da蓷i yace. "You have bewitched me, body and soul, and I love, I love, I love you. I never wish to be parted from you from this day on" Ya fa蓷a yana 蓷aga ta sama da hannayensa tare da yin juyi da ita a kitchen 蓷in. Dariya ta fara duk kukan da take ya tafi gaba 蓷aya zafi da ciwon duk ya tafi ta mance da komai sai Akeem 蓷inta dake gabanta, ajjiyeta yay tana Murmushi tace. "Thank you Bobbo" Gira ya 蓷aga mata yace "it's my pleasure,kin gama shan tea 蓷in?" Girgiza masa kai tayi yace "Ohyyyah set" ya fa蓷a yana 蓷aukan mug ya shiga ha蓷a mata tea 蓷in tana zaune tace "please Bobbo kasa min suger da milk sosai" kallonta kawai yay yana Murmushi yana gama ha蓷a mata ya ajjiye waje guda, idanunsa ne ya sauka akan wainar fulawa yana yatsune fuska yace "kai Hubb what is this please?" Tana zaune tace "we called it wainar fulawa" "tab" kawai yace yana 茩o茩arin 蓷aukan guda 蓷aya tayi saurin fa蓷in "uhm uhm a'a ni kada kaci min" dariya yay yace "ai zanji naji idan babu yaji" Mi茩ewa tayi ta shiga 蓷an bubbuga 茩afa a hankali tana cije baki sbd zafin da taji, Ajjiyewa yay yace "ok zan rama ruwa ko?" Ya fa蓷a yana feeding nata, sai da ta cinye wainar fulawar kana ya mi茩e tsaye tare da fa蓷in. "Bari nai gama kada a kamani" bata kulasa ba ya 蓷an rankwafa ka蓷an ya sumbaci goshinta kana yay waje walking slowly yana kame fuskarsa babu walwala. Bayansa tabi da kallo kana a hankali tace "I love You too zauj" Ta fa蓷a tana shan tea 蓷in. Yana fita kowa ya samu Ummi zaune a Parlo bata kulasa ba, har ya shige part 蓷insa Murmushi kawai tayi tace "Allah ya shirya" Didi dake gefe tace "Mugun ji da mugun gani Ubangiji ya kare wannan masifa har ina ni dama tunda naga Audil nasan bashi da linzami, sai maitar tsiya zaibi ya 茩arar da 拼ar mutane" Jin Didi na shirin zakin layi yasa Ummi ta mi茩e. Yana shiga part 蓷insa wankan tsarki yay lokacin dab da magrib ne, number P.a ya kira suka fara Magana akan safiya nayi motar takin zata isa ga Wudil. Akeela itama part 蓷in ta ta shige tai wanka kana ta kwanta tana duba wayarta. Cikin dare Akeem ya 蓷auke Akeela zuwa part 蓷insa ai kuwa jikinta ya fa蓷a mata, daga Farko sai taji da蓷in abin sai tafiya yay nisa zata gane Allah 蓷aya ne. Washe gari kuwa Ummi na zuwa ta fashe mata da kuka tace "Ummi nidai na fasa auren gaskiya" murmushi Ummi tayi domin ta fahimci inda Maganar Akeela ta dusa zama tayi kusa da ita tace. "Listen Akeela" shiru tayi sbd kukan da Akeela take a hankali ta Sanya hannunta ta jawota zuwa jikinta tace "Ki daina kuka everywoman most go through this phase, shiyasa sam ban so Kika bama Akeem dama ba, amma babu yadda muka iya bamu san 茩arfin 茩addarar dake tsakanin auren nan naku ba, wanda shi ne yau sanadiyyar mutuwar Mahaifinki, 茩ila akwai rabo mai 茩arfin gaske, now stop cry and listing to me" Kuka ta 茩ara fashewa dashi musamman da taji Ummi tace rabo ne yay sanadiyyar mutuwar Mahaifinta cikin kuka tace "nidai Ummi zan biki kano wlh banso" wani irin yalwataccen Murmushi Ummi tayi Murmushin baki da hankali, yadda Akeem ya sanyawa zuciyarsa 茩ulafucin Akeela ubanwa ya isa ya hanashi ri茩e mahaifiyarsa ai babu dama sam, Rashinta ta shigayi tare da fa蓷in. "Akeem bai miki mugunta ba sam wlh, it's a nrml thing da ko wanne ma'aurata suke a tsakanin su, Wannan abun kuma shi ake kira da aure domin da ace babu shi babu wanda zai takura kansa wajan yi auren, Akeem yana da iko akanki sama dani da Abbu, da kuma mahaifiyarki Meema, ki sama zuciyarki hqr ki tilasta wa kanki na sabo da abun, duk randa ya nemeki a shimfi蓷a ba kije ba to ranar zaki kwana cikin tsinuwar Mala'iku, tsinuwar Mala'iku dai-dai yake da tsinuwar Ubangiji Akeela, and whatever Akeem did is sign cewa mijinki na mugun sonki so bana wasa ba, son da ko wacce mace za tasu samu a dukkan rayuwarta, and akwai lot of affection, tausayi and so tsakanin ku, ki yarda cewa sone yasa Akeem yay miki haka bawai 茩iyayya ba Akeela" gently Akeela ta 蓷agawa Ummi kai, Ummi ta shafa kanta tace "Good gurl now stop cry kinji, ki daina tsoran mijinki kina nuna masa cewa kema macace dai-dai kike dashi koda ace da zafi wata rana baza kiji hakan ba, na sanya akawo min kaya so nama ci Sa'a wacce zata kawo kayan tana nan Abuja anjima zan aika driver ya amsu maza jeki ki bama mijinki hqr kinga 蓷azo ransa ya 蓳aci" Ummi na fa蓷in hakan ta mi茩e tsaye tare da ficewa abinta ita kam yanzu tafi 茩aunar a tattara abawa Akeem matarsa Wannan Rashin kunyar yay yawa. Tana fita Aleema ta shigo hannunta 蓷auke da wani gift da p.a ya kawo mata shima saukarsa kenan domin Akeem ne ya bu茩aci zuwan nasa. Murmushi tayi tace. "Amarya a wajan Dr Abdul-hakeem Bukar Bello kuma Amir of saudi arabia, kuma ministan noma" ware ido Akeela tayi tana goge hawayenta tace. "Noma kuma?" Gira Aleema ta 蓷aga tace. "Yes, ai anjima da bashi ministan noma maganar da ake yau ma yaje an rantsar dashi, dashi da sauran sabbin ministoci da aka sauya congratulations Akeela you're lucky kina da Sa'a" Murmushi tayi kawai tana lumshe idanunta tana soyayyar mijinta sabuwa fil a ranta a hankali tace. "Thank you" Afaf data shigo tace "you're a darling" Aleema ta gyara zama tace "Akeela ki nutsu sosai, ki koyi yadda ake kula da miji, da kuma tarairaya, wlh yanzu mata kamar su 茩waci miji haka suke ji, bare ke da irin mijinki yake da mugun kyau matan da suke crushing nasa suna da bala'in yawa, babu wanda ya san tabbaci na rayuwa, ada kallon 拼ar Baffa nake maki, daga baya na fahimci Akeem na sonki sosai, naji tsoran yadda kike nuna baki son sa, daga baya kuma ya bayyana cewa ke TSINTACCIYA ce, babu wanda yasan wannan even Hero, kinga duk da tuzarcin da akai maki baki wani sha wahala a rayuwarki ba, Ubangiji ya bayyana maki iyayenki cikin aminci, ya kamata for now kin weakness na mijinki ba komai bane illa ke, haka kuma bashi da wani farin ciki idan ba naki ba, love your husband am sure Zaki mamaki za kibi layin matan su Abu Maleek da Sheikh Imam Tabbas, mijinki na sonki na 茩aunarki kada ki bada wata dama da za'a ji kanku, Akeem zai iya shanye komai da zaki masa amma rauninsa yana ga abinda yake sone tun ina yarinya na fashimci hakan" Ajjiyar zuciya Akeela ta sauke tana jin wani abu a jikinta kafin kuma tace. "Wanne Abu yake so?" Afaf tace "tayaya Aleema zata sani ne? Kece matarsa kece ya kamata ki fashimci abinda yake so da Kanki" A sanyaye tace "ok in sha Allah Thank you my sister's" Aleema ta 茩ara jan numfashi tace "yana da kyau kisan cewa bayan mu Abbu ya mallaki wani 蓷an mai suna Adnan" Da mamaki Akeela tace "kai haba dai yana ina?" Shiru Aleema tayi sai Afaf da tace "yana raye baya raye duk bamu sani ba, kuma duk abinda ya faru dashi kece sila" da wani irin sauri Akeela tace "what ni fa?" "Eh ke mana...." Suka bata labari dukkan abinda ya faru gefe guda kuma Aleema tace "wai wannan Uncle Asheer 蓷in shine new father naki ko?" "Uhm" kawai Akeela tace kafin Afaf tace "idan na kallesa bana iya 蓷auke idona sbd kamar da suke da Abbu ban san ba koni ka蓷an naga hakan" Aleema tace "Nima naga hakan kuma naji Abbu da Ummi suna magana" Akeela kuwa tunanin Md Adnan ya shiga yi mata yawo a Zuciyarta, tare da addu'ar Allah yasa yana raye kuma ya dawo ga iyayensa kamar yadda ta dawo ga nata iyayen, Mi茩ewa tayi ta nufi cikin bathroom domin yin wanka.... P.a da Akeem ne zaune a wajan wani shan iska dake cikin gidan, yana sanye da 3gauther da wata half vest wacce ta kama jikinsa duk iskar hadarin dake Ka蓷awa baya jinta a jikinsa sai ma numfashi da yake fesarwa har yanzu abinda Akeela tayi masa yana ransa a hankali P.a yace. "Ga Wannan ducoment 蓷in, nadane zakai mamakin yadda na samesa ko? Lokacin daka aikemi Wudil sbd abubuwan da suke faruwa tsakanin manoma da masu kwace masu gona, Ina yin parking na hangi Baffa yana gudu, da sauri na nufi inda yake ban tsaya jiran komai ba na 蓷auke sa a mota ta muka bar wajan, munyi nisa ka蓷an yace na tsaya, ducoment 蓷in Hannunsa ya bani yace _Wannan shine duk shirye-shiryen da suke shiryawa na da茩usar da tattalin arzi茩in manoma, yanzu haka sun amshe gonaki guda biyar sun fara aiki a cikin gonaki, ruwanmu ya fara gur蓳ata, ban sani ba ko sun san nine wanda na 蓷auke wannan abun, amma Tabbas sunce idan Wannan abin ya fita tamkar asirinsu ne ya fita, lalle ina so wannan ya 茩arasa wajan Maudo domin shike da 茩arfin da zai iya tsayawa akan lamarin mutanan, Al'kaseem na yarda da kai sosai ka kula kaje ni zan koma, kada wani ya ganka zai zargi wani abun_ daga nan baffa fita yay ni kuma na koma Kano shine washegari da suka tabbatar ducoment yana wajan Baffa suka kashe sa" shiru kawai Akeem yay yana girgiza 茩afarsa kana a hankali ya amshi ducoment 蓷in yana Mi茩ewa tsaye, shima p.a Mi茩ewa tsaye yay yace "Kaya tuni son sauka a Kano anjima za'a shige Wudil dasu manyan motoci ne guda uku" A hankali Akeem kamar baya son magana yace "thank you Al'kaseem muje" girgiza kai P.a yay yace "a'a kam ba zan kwana nan ba,nifa siriki ne naje hotel" ta蓳e Akeem yay cikin 茩asa da murya yace "gulma" Murmushi kawai Al'kaseem yay ya nufi compound wajan motarsa shi kuma ya nufi cikin gida. A can Kano kowa a cikin Tahir guest palace inda suka saba yin meeting Tijjani ne zaune dashi da Alhj Atiku da kuma wasu sabbin fuska, Murmushi Tijjani yay yace "kuna jin ko babu Chief of staff zamu tsaya muna ji muna gani a jamu har 茩asa a mai damu mabarata? No! Wallahi dole mu 蓷auki mafita" Alhj Atiku yace "wanne mataki zamu 蓷auka? Bayan har yanzu bamu san inda ducoment 蓷in yake ba?" Murmushi Tijjani yay yace "kasan duk inda ducoment yake da ace yana wajan Akeem da tuni Asheer ya bamu" Wani daga ciki yace "yanzu mene mafita?" Mi茩ewa Tijjani yay yace "Tsammaci abin da bakai tsammani ba, na shirya manyan motoci guda uku ko wacce cike take da fara masu rai, na basu tsaro babu yadda za'ai su mutu sbd ba daga nan aka kawo su ba, samu tsare motocin da Akeem 蓷in ya tura zuwa Wudil, mu kuma mu tura bamu kana mu sake su duk su shiga cikin gonaki su cinye albarkatun nomar, kaga daga nan za'a fara zargin Ministan noma da shigo da fara a matsayin takin noma, daga nan Akeem zai shiga uku domin samu sanya sunansa yay ba茩in fenti, kana kuma a makashi Court daga nan kuma zai gidan yari" Dariya suka sanya gaba 蓷aya suna jinjina wa Tijjani daga nan kuma taron ya watse. Acan Abuja Asokoro kowa Mami ce zaune gaban Dada tana fa蓷in. "Dan Allah Dada ki yafe min, wlh Allah zafin rashin 蓷ana da nayi ne yasa na aikata hakan da kuma kishin Akeem da nake" da mamaki Dada tace "wanne irin kishi? Bukari ne shi daza kiyi kishi a kansa?" Cikin kuka Mami ta ri茩e 茩afafuwan Dada tace "Dada ba zaki gane ba, amma dan Allah ki yafe min ko hakan zai sanya naji da蓷i a raina, wlh zuciyata zafi take min sosai, ban sani ba ko Ubangiji zai ji茩ai na ya dawo min da Adnan zuwa gareni" Shiru kawai Dada tayi kafin tace "kije ki fara neman yafiyar Ubangiji da kuma ta Akeela sai na yafe maki" Mami tace "thank you so much Dada" Mi茩ewa Dada tayi tana kallon Yana tace "ke kuma kinga ishara da Kanki, kin kashe 拼arki da Kanki kana kuma 拼ar da kikeso ta tafi yawon duniya alkaba'in da kike 蓷urawa 拼ar wasu gashi nan ki jawa 拼arki,ba Akeem ba duk wani namiji mai hankali ba zai ta蓳a Auran Anup ba wlh, shasha mara hankali da tuni wallahi kun cuci tarbiyyar dana baku" ta fa蓷a tana shigewa cikin bedroom tana fita yana ta mi茩e idanunta cike da hawaye tace. "Wlh Khadija kin cuce ni" wata uwar harara Mami taiwa Yana tace "kin cuci kanki dai, da kike tunanin Akeem zai so Anup, kuma duk abinda kikai bani nai maki dole ba san zuciyarki yaja maki, domin nasha fa蓷a maki Akeem bazai ta蓳a auren Anup ba ki ka茩i yadda gashi nan kinga zahiri nidai a yanzu dacewar Ubangiji nake nema" Tana kawo nan itama ta shige bedroom 蓷in ta,da tunanin gobe ta nemi appointment na shiga Villa. Misalin 9 na dare yayi dai-dai ta shigar motocin cikin Wudil da gudu suke tafiya sai da suka shiga can ciki kana sukai parking, fitowa driver's 蓷in sukai tare da bu蓷e bayan motocin kamar jira suke dubban farar dake cikin ko wacce mota suka shiga tashi zuwa cikin gonaki, gaba 蓷aya Wudil ta cika da fara Banda kukan fara babu abinda kake ji, suna gama sakinsu sukai sauri suka shiga mota, tare da barin wajan not too long motocin su Akeem na taki suka 茩arasa wajan an kashe driver's 蓷in an kwashe takin aka bar iya motocin a cikin garin Wudil a bu蓷e. Dai-dai wannan lokacin ne kuma Akeela ta fito daga part 蓷insu sanye da kayan bacci sai zabga 茩amshi take, kanta a 茩asa take tafiya cike da nutsuwa duk yanayinta ya sauya, kai tsaye kuma part 蓷insa ta shiga a hankali ta tura 茩ofar bakinta 蓷auke da sallama, lumshe idanunsa yay lokacin da muryarta ta sauka a kunnansa, yana kwance akan bed 蓷in daga shi sai boxer ya kifa cikinsa yana danna system sai kuma Amani da kwance a bayansa tana wasa da sumar kansa a hankali kuma take masa surutu.. Rufe 茩ofar tayi tare da 茩arasawa inda suke a hankali ta zauna a gefen gadon tana wasa da yatsun hannunta, Amani kam sam bata san da zuwan ba sbd baccin daya fara 蓷aukanta, cikin sanyin murya tace "barka da dare" banza yay mata yaci gaba da danna keyboard 蓷in system 蓷insa hankali kwance ta gaishesa wajan sau hu蓷u yay mata banza, tashi tayi kamar zata fita sai kawai ta sanya hannunta ta 蓷aga Amani ta kwantar a gefe yana Shirin yiwa Amani Magana yaji gaba 蓷aya ta kwanta a bayansa kamar yadda Amani tayi tare da fashewa da wani irin kuka tana 茩an茩amesa sosai tare da fa蓷in "I'm sorry Zauj" Tsintacciya is not free contact to subscribe 08119237616 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 113-114 Ummi ce ta ri茩e ta sosai ganin yadda take aman kamar zata amayar da kayan cikinta, lokacin guda aman ya wahalar da ita tai wani irin laushi sai ajjiyar zuciya take saukewa ga hawayen dake zuba daga kan fuskarta. Mom ce ta 茩arasa wajan tana fa蓷in "Subuhanallah bata da lafiya ne" shiru kawai Ummi tayi tana 茩arewa Akeela kallo, Laylerh kuma tace "Ummi ki dubata mana" Da taimakon Mom Ummi taja Akeela zuwa cikin gidan suna zuwa kuma ta wanke mata Jikinta daya 蓳aci, ganin duk bata da Kwari, yasa Ummi ta 蓷an zame mata kayan jikinta tare dasa mata wata half body mai sau茩in zafi. Ganin ta wahala sosai 茩arfinta ya 茩are yasa kawai Ummi ta rubuta sunan wani 茩aramin drip da allura Mom kuma ta bawa Arif ya amso. A can waje kuma cikin tashin hankali Abbu yake kiran layin P.a a kira na uku ne ya 蓷auka yana 蓷agawa Abbu yace. "Al'kaseem wanne kaya aka kai Wudil ne?" Da mamaki P.a yace "takin da muka da蓷e muna aikinsa ne Abbu" numfashi Abbu yaja kana yace "ok kazo yanzu please" da damuwa a Muryar P.a yace "Meke faruwa kuma?" Kai tsaye Abbu ya shaida masa dukkan abinda yake faruwa ya 蓷ura da "anya babu sa hannun wani akan Wannan al'amarin kowa Al'kaseem? Tayaya za'a ce motar da kuka tura kayan ita aka samu a garin kuma ance wai ba taki bane fara ce aka shigar da ita, yanzu Maganar da ake duk sun lalata dukkan gonakin da suke Wudil sunyi 蓳arna sosai ga kuma rayukan mutane da aka kashe gsky akwai lauje cikin na蓷i" tashi p.a yay daga zaunan da yake ya shiga fa蓷in. "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un, babu da matsala domin Sir Akeem is Innocent a yanzu zai dawo gida, amma nasan dole sai maganar yaje Court, babban abin ba茩in cikin kuma 蓳ata masa suna da sukai a idanun dubban jama'a da kuma mutanan Wudil 蓷in da suke ganin girma da kuma darajar sa" Jinjina kai Abbu yay yace "nima abinda yake damuna kenan, zanwa barrister Moon magana" kashe wayar yay shi kuma p.a ya shiga shirya dukkan wasu takardun su na Companyn da kuma binciken da sukai kan takin kafin ya 茩arasu. Dad ne ya kalli Abbu yace "Alhj Bukar yaya ake ciki ne" cikin girmamawa Abbu yace "kai tsaye binciken daga state cid ne, ina da tabbacin kuma Court za'a kaishi, babu da wani sauran time" Murmushi kawai Dad yay yace "Kada ka damu, kada ka manta mune gwamnati" yana fa蓷in hakan ya shige cikin gida babu jimawa Mai Magana da yawun shugaban 茩asa ya shigo da motarsa cikin gidan, fitowa yay yana danna waya a kunnansa, Asheer ne da tun 蓷azo daya shiga part 蓷insa bai fito ba sai yanzu, gaisawa sukai da mutumin kana ya shigar dashi wani ha蓷a蓷蓷an parlo da Dad yake zama time to time idan ba wani shahararren meeting zai ba. Yana nan zaune har President Ahmad Adil ya shigo Parlo cikin Manyan kaya sai 茩amshi yake, Mi茩ewa yay domin nuna girmamawa, bayan sun gaisa Dad ya kalli mutumin yace. "Kaje ka sanar da jami'an da suke State cid cewa na dakatar dasu, Sannan ka dawo da Akeem gida yanzu, bayan hakan ka shigar dasu 茩ara akan su fa蓷i inda suka sami wani impormation 蓷in har suka zo har gida bayan sun san ko waye ni, kayiwa kuma barrister na magana zamu shiga Court a gobe nan" Mi茩ewa Mai magana da yawun shugaban 茩asa yay tare da yiwa Dad sallama shi kuma Dad ya koma ya shiga cikin gidan. Yanzu zuwa main Parlo yaga Mami duk sun mance da zuwanta, ita kuma ganin hankalinsu baya jikinsu yasa tayi shiru, amma jin Muryar Asheer ba 茩aramin gigita mata lissafi yay ba. Abbu ne ya fito daga ganin Akeela wacce take bacci bayan sanya mata drip 蓷in. Kallon Mami yay yace "kije gida ko?" Dad yace "a'a kabarta mana ai ba'a gama Magana ba ko?" Abbu yace "duk maganar da Za'ai bata da ikon ji sbd na yanke igiyar aure na a kanta na sauwa茩e mata" da wani irin sauri Mami ta kalli Abbu bakinta har wani rawa yake tace "Abbu kana nufin ka sakeni?" Yace "eh, daman ba kin da蓷e kina neman sakin ba? Finally yanzu kin samu now you're free" Kuka ta sanya tace "me nayi maka da zafi har haka? Dan Allah kayi hqr kada zuciyata ta buga abubuwa sun yimin yawa ka tausaya min kada Akeem da Akeela su yafe min" zama Abbu yay fuskarsa sam babu walwala yace "zasu yafe maki in sha Allah, amma dai na sakeki saki biyu kije kawai" Aalam daya fito cikin wata lallausar Al茩yabba yace "Assha babu kyau saki cikin fushi ai abu bai kyau ba da kayi hqr ai, itama dokin zuciya ne ya sanyata aikata hakan da kuma soyayyar dake tsakanin uwa da 蓷an ta" Tunda Aalam yazo bai Magana bai tsayin hakan ba, hakan yasa Abbu kawai ya jinjina kai tare da rusunawa yace "Allah ya 茩ara maka yawan rai na riga na furta taje kawai" Mami tana share hawayenta tace "shkknan nan amma wanda na gani mai kama dakai waye shi?" Ka fa蓷a ya 蓷aga yace "I have no idea kawai kamace Ubangiji ya bamu ita iri 蓷aya" Dad ya numfasa yace. "Asheer wai? He's my son bari mu samu nutsuwa nayi maku bayani ko, ke kuma ki shiga ciki kawai" Mi茩ewa tayi jiki a sanyaye ta nufi part 蓷in su Aleema sbd bata san inda zata ba.. Tana shiga taga Ummi na 茩ara duba Akeela sbd hankalinta duk ya茩i 蓷aya, zama tayi Ummi tayi Murmushi tace. "Barka da hanya" Idanunta cike da hawaye tace "Yawwa Ummi ya mai jiki?" Ummi tace "Allahamdulillah, jiki kam yay sau茩i domin aure yay albarka anawa tunanin" Shiru kawai Mami tayi domin bata fahimci komai ba, Afaf da Aleema suka gaisheta ta amsa a sanyaye... Alhj Atiku ne ya kalli Tijjani yace "munyi kuskure, kada tunanin zamu iya kai Akeem har gidan yari? Bayan yanzu da ba Kinga kake fa蓷a min waye shi da kuma tubalin ahlinsa kada tunanin mai 茩yak茩yawan tubalin kamar Akeem mun isa mu kaisa gidan yari ne?" Zufar data yankowa Tijjani ce tasa gaba 蓷aya ya kasa magana sai sharce ta yake, a hankali kuma yace "Tabbas nai kuskure gaba 蓷aya kaina ya kulle wlh, amma nasan President Ahmad Adil zai shiga maganar" Alhj Atiku yace "Wannan kuma abinda kasan ya zama dole ne" Tijjani yace "Idan hakane bari na shiga tunaninsa, nasan yanzu dole zai sanya a kama dukkan 拼an sandan da suka kama Akeem, kuma zai nemi yaji inda suka samu labarin, haka kuma a yanzu zai nemi barrister domin shiga Court, lalle ya zama dole mu kashe barrister 蓷in President duk manyan barristers da suke nan mu sanye su da manyan ku蓷a蓷e" Mi茩ewa Alhj Atiku yay yace "na fara gajiya da ga fara sa banga 茩aho ba, 蓳arnar ku蓷in yay yawa kasa yawan lauyoyin da suke 茩asan gwamnati kuwa? Muyi abinda zai iya yiwuwa, mu bamu samu wannan companyn ba, kuma mu 茩are a gidan yari ni 茩asar zan bari baki 蓷aya kawai" 苼oye tashin hankalinsu Tijjani yay kana yace. "Dukkan kake za'a nemuka, kuma abin Kunya ne a gareka Gwamma ka tsaya yadda muka fara mu 茩are" yana fa蓷in hakan ya 蓷auki Wayarsa ya fara kiraye kiraye.... Da p.a da kuma Mai magana da yawun shugaban 茩asa tsiran ka蓷an ne a tsakanin su wajan zuwa State cid, lokacin da suka isa suka samu Akeem a wani office yana zaune ya har蓷e hannayensa a 茩irjinsa a nutse kuma ya shiga girgiza 茩afarsa yana sauraran abinda wani Cp yake fa蓷a, Girgiza kai Akeem yay yace. "Kai kuma baka san aikin ka ba? Har za'a kiraka da prvt number Akan an kama kayan da muka tura da laifi ko?" Gumi Cp ya share yace. "Ban kawo komai a kai na ba, sai bayan munyi wayar daka baya aka tura min da sunanka da kuma address 蓷in inda kake, nai mamaki sosai ganin a gidan shugaban 茩asa kake, kuma gani nayi doka bata bar kan kowa ba" Akeem da idanunsa yake a lumshe yace "Ashe? Ka hanzarta nemo location 蓷in da wanda suka kira ka, da mai turo address 蓷in bani da lokacin ba kunji da蓷i kun 蓳atan suna ba zaku gane" P.a ne ya 蓷an rusuna yace "Sir kaje gida kawai zamu ji da komai in sha Allah" Mai Magana da yawun shugaban 茩asa yace "ina tare dakai yanzu haka na shigar da 茩ara, duk za suyi bayani ne" yana gama fa蓷in hakan P.a yace "nasa a kawo motocin kuma a bincika abin mamaki babu wani sign dake nuna an zuba wata fara ciki, domin idan an zuba za'a ji warin camecal 蓷in da ake sa musu sbd kada su mutu something is fishy" wayar Akeem ce ta fara 茩ara ganin sunan Abbu yasa ya 蓷aga, daga can 蓳angaren da Abbu yake tsaye akan Akeela wacce Ummi ta ri茩e sai she茩a wani irin amai take tun ta nayi da raguwar 茩arfinta har jikinta yay laushi, cikin tausayawa Abbu yace. "Al'kaseem ina Akeem 蓷in?" Wayar ya bawa Akeem ya amsa yana fa蓷in "Abbu" Abbu yace "Akeem is everything okay?" Akeem yaja numfashi yace "Eh Abbu zan dawo idan naji gskyr komai" Abbu zai Magana yaji Akeela tace "Wayyooo Ummi cikina zan mutu" da sauri Akeem ya mi茩e tsaye yace "what happened to her?" Abbu yace "tunda ka tafi take amai yanzu ma tashinta kenan aka bata tea amma gaba 蓷aya ta dawo dashi" A sanyaye Akeem yace "I'm coming" yana fa蓷in hakan ya bawa P.a wayar yace "muje" a nan suka bar Mai Magana da yawun shugaban 茩asa. Lokacin ana kiran sallar zhur Asheer ne ya fito daga part 蓷insa shida Meema ya 蓷aura alwala zashi masjid, ha蓷a ido sukai da Mami 蓷an tsayawa yay jim kafin yace "Ina yini" kasa amsawa Mami tayi sharr sharrr hawaye ya zubu mata, da sauri shi kuma yay gaba abinsa, mutunce Meema tace "Anyya Mami kiyi hqr ki daina kukan hakan" share hawayen tayi tana jan numfashi.. Tana nan zaune duk mazan gidan suka nufi masjid, A hankali Akeem yake shigowa cikin main Parlo 蓷in hannunsa zube fuskarsa sam babu walwala tafi kullum kamewa har wani jaa tayi. Yana kallon Mami ya share ta kai tsaye kuma part 蓷in su Akeela ya nufa, lokacin daya shiga ya samu Akeela kwance ta rufe idanunta hannunta yana kan lafaffan cikinta da alama shike mata ciwo. Fitar Ummi yin Sallah kenan ya shigo, ganin su Aleema yasa a ta茩aice yace "ke kije waje ana kira, ke kuma yi waje" fita duk sukai Aleema ta nufi wajan p.a ita kuma Afaf ta nufi part 蓷in Laylerh.. Yana zuwa ya tsaya kanta a hankali yace "Hubb" saukar Muryarsa da taji yasa ta 蓷an bu蓷e idanunta tana kwa蓳e fuska suna ha蓷a ido ta sakar masa kuka tana juya masa baya.. Zama yay kusa da ita ya jawota jikinsa yace "sorry Hubb zo naji Meke damunki" ya fa蓷a yana rungome ta, luff tayi jikinsa tana sauke ajjiyar zuciya tare da sha茩ar 茩amshin turarensa, tsora mata Maraitattun idanunsa yay yana mamakin yadda tayi wani mahaukacin fari har wani kure take. Kanta ya shafa a hankali ya 茩ara shigar da ita jikinsa ganin yadda gaba 蓷aya jikinta ya saki. Cikin nutsuwa yace. "Hubb issues sun hana mu sakewa in sha Allah nima 蓷auke ki zan mubar 茩asar nan kinji" shiru yaji hakan yasa ya le茩a fuskarta 蓷an ware idanunsa yay ganin ashe bacci ne ya 蓷auke ta. Yana nan zaune gudun kada ta tashi har Ummi ta shigo yi yayi kamar mai Bacci, Murmushi Ummi tayi a ranta tana jin da蓷in yadda Akeem yake son Akeela 蓷in. Zatai magana taji ance. "Uban me idanuna yake gane min, wacce kalar lukutar rashin kunyace wannan nake gani da tsakar rana" Didi ta fa蓷a tana yin wajan Akeem Baba Rabi dake bayanta ta shigo a sanyaye tana rarraba idanu, Akeem kuwa yana jin Didi a ransa yace "kai Wannan mata" Ummi ce tace "Didi kiyi bacci take" ha蓳a Didi ta ri茩e tace "a'a wlh Wannan zallar batsa ce Meye wani ko kunya babu sbd da salon nuna cewa shi 蓷in fitsararre ne" Hannu tasa ta mintsini Akeem da 蓷an sauri yace "Auchhhiiii waike matar nan ina ruwanki ne" Didi tace "wlh Ubanka Bukari yay min ka蓷an bare kai tashi maza ka 蓳ace min" Kwantar da Akeela yay a hankali kafin ya kalli Ummi dake hararsa yace "Meke damunta ne?" Ummi tace "ban gwadata ba, sai yanzu amma dai amai take sosai da kuma yawon bacci bata cin abinci" "Uhm" kawai yace yana sakin Murmushi, yana fita Ummi ta 蓷auki fitsarin Akeela data gwada 蓷auka 蓷azo ta fita dashi, kai tsaye kuma mota ta shiga zuwa asibitin dake cikin Villa 蓷in... Tana zuwa aka amshi fitsarin da kuma jinin aka shiga lap, tana nan zaune har result ya fito amsa tayi kallon farko taga ansa positive ware idanunta tayi sosai taga ansa pregnant na kwana 7, wato Wannan rabon dake kusa Shine yay silar mutuwar mahaifin Akeela wanda baya 茩aunar auren, Al-hakkamu kenan bowayi gagara Misali idan Ubangiji ya 茦addarar faruwar abu babu wani bawa daya isa ya hana. Likitan ne ya kalli Ummi yace "Amma yana da kyau ko wacece a saurara mata domin naga ba lafiya gare ta ba, kuma a yanzu haka bata da ishasshen jini" Murmushi Ummi tayi tace "Thank you Dr" Ta fa蓷i hakan tana fita. Lokacin data dawo a tsaye ta samu su Aleema da P.a sannu da dawowa sukai mata kafin P.a ya kalli Aleema yace.. "Gimbiya ta zan tafi" 蓷an hararsa tayi tace "kasan bana gajiya da kallonka ko?" Murmushi Yay mata yace "I knw kwana nawa ne" tace "haka ne kam, thank you" yana shiga mota yace "I love You" tace "I love You too" tana tsaye ya shiga mota ya fita zuwa wani binciken nada ban. Ummi tana shiga ta samesu a main Parlo suna lunch, harda Akeem wanda ya sauya kaya bayan yayi Sallah, kansa a 茩asa yana sipping tea ga plates na abinci a gabansa, zama tayi sai da kowa ya gama cin abinci sannan Ummi tace. "Allhamdulillah ina taya Wannan alhalin murna samun 茩aruwa da zamuyi" gaba 蓷aya suka kalleta hadda Aalam, Akeem kam har yanzu kansa yana 茩asa Mom tace "Ikon Allah wacce 茩aruwa" result 蓷in hannunta ta mi茩awa Mom tace "Akeela is pregnant na 1week, ranar da mahaifinta ya rasu a ranar ne ta samu ciki" wani mugun salati Didi ta rafka tana fa蓷in "yanzu Allah sai da Audil yaywa wani Yarinyar ciki a gidan iyayenta, wacce masifa ce Wannan?" Jikin Akeem na rawa ya mi茩a hannunsa ya amshi paper 蓷in lokacin da idanunsa ya sauka akan cikin wani irin zamewa yay tare dayin sujjada ya shiga yiwa Ubangiji kirari, kana kuma ya mi茩e da sauri ya nufi part 蓷in Akeela tana kwance tana bacci yana zuwa yasa hannunsa ya 蓷agata sama ya shiga juyi da ita wanda yasa ta farka daga baccin, rungome ta yay yana fa蓷in. "Allhamdulillah ma sha Allah, thank you so much Hubb zan 茩ara samun wani 蓷an daga cikin wacce nake so, ina son Amani sosai har raina duk da cewa bana son mahaifiyarta yanzu kuma matar so zata haifa min wani 蓷an Allahamdulillah gsky I'm lucky" Kallonsa kawai take tana lumshe idanunta ba tare data fahimta ba, zama yay yace "Hubb ciki ne dake kina 蓷auke da gudan jini na" dam haka 茩irjinta ya buga 茩asa Magana tayi sai ta ja idanunta ta lumshe, yana zaune yana ta mata surutai da addu'a kala kala, kalamar so kowa ba'a magana har Mom ta shigo da cup 蓷in kunun tsamiya ai kuwa sosai Akeela taji da蓷in kunun kamar me. A ranar aka 茩ara mata jini leda biyu, aka gama komai gobe za'a shiga Court, tana manne jikinsa jikinta yay zafi sosai duk da yana mata body connection amma sosai zazza蓳i ya takura mata, sai kuka take masa shi kuma yana rarrashinta har Subhi idannunsu biyu, sai da tayi sallah sannan zazza蓳in ya sauka sukai bacci. Karfe 9:00 Court ta cika ta jama'a a nan kuma suka samu labarin akan hanyar zuwan Barrister yay ha蓷ari ya mutu, Akeem na jin haka yasan wannan abin shiri ne. Gashi babu wani barrister a kusa, Tijjani da Alhj Atiku dake cikin Court sunyi 蓳adda kama sukai Murmushi. Al茩ali yace "Muna jiran lauyen da zai kare wanda ake zargi" daga bakin 茩ofa sukaji ance "Nine mai kare Dr Abdul-hakeem Bukar Bello" juyawa sukai gaba 蓷aya ganin Asheer yasa Meema tayi Murmushi gaba 蓷aya mamaki sosai har Mami dake wajan, 茦arasa shigowa yay yaje ya tsaya yana mai gyara zaman kayan jikinsa na lauyoyi yace "Sunana Barrister Adnan Bukar Bello... Tsintacciya is not free contact to subscribe 08119237616 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 115-116 Wata 茩yakkyawar bugawa zukatansu sukai a lokacin 蓷aya kuma da茩i茩o guda, kana kuma cikin tashin hankali mamaki, da kuma Zallar ta'ajjuji suke kallon Asheer wanda a yanzu yake fa蓷in sunansa na Gsky wato BARRISTER ADNAN BUKAR BELLO, MD ADNAN KUMA A COMPANYN HERO. Kada daurewa Mami tayi jikinta na rawa ta mi茩e tana fa蓷in. "My son Adnan tunda na ganka nasan cewa na ha蓷u da 蓷ana amma ganin yadda babu wanda ya nuna hakan na Hqr" Kallonta kawai yay idanunsa na sauyawa, al茩ali ya buga guduma kowa yay shiru. Bayan Adnan kuma Asheer ya gabatar da kansa, al茩ali ya bu茩aci lauyan masu tuhumar Akeem da laifin lalata albarkatun noma, Mi茩ewa yay tare da fa蓷in. "Sunana Bar Subash Kamil nine lauyan masu 茩ara" 蓷an rubuce rubuce al茩ali yay kana ya kallesa yace "Akwai wani 茩arin bayani da zakai kafin ko wanne sashe ya gabatar da shaidu" shiru yay yana kallon inda su Tijjani suke wanda gaba 蓷aya hankalinsu ya tashi da jin abinda Adnan yake fa蓷a, me hakan yake nufi kenan? Asirinsu zai tuno tunda shine yazo a lauyan Akeem ko mene? Bar Subash yace "Ya mai girma mai Shari'a kamar yadda ka sani kowa ya sani, ana tuhumar Akeem da laifin lalata albarkatun noma ne dukkan jama'ar Wudil da kuma kisan mutane wanda ba suji ba basu gani ba, ya shige tuhuma domin kowa yasan a watan nan aka tabbatar da Akeem a matsayin ministan noma, kenan daman ya nemi mu茩amin ne dan ya aiwatar da 茩udirinsa ta hanyar yaudarar mutane da wani banzan taki..." Da sauri Bar Adnan yace "Ya mai girma mai Shari'a a fa蓷awa lauyan wanda suke 茩ara ya tausasa kalamansa ga wanda ake 茩ara,domin zargina kawai ba'a tabbatar ba" jama'ar wajan ne suka fara surutu musamman jama'ar Wudil suna zagin Akeem, da 蓷an 茩arfi al茩ali yace "Is an order, Duk wanda ya sake magana zai amshi hukunci, Lauyan masu 茩ara ka kiyaye harshen ka" 蓷an rankwafar da kansa Bar Subash yay alamar zai kiyaye kafin ya 蓷ura da "mene yasa tun kwanaki jama'ar da suke neman taimako a wajansa ya茩i taimaka masu? Daman ya shirya wata gadar zare wacce yake jiran lokacin kunceta yayi kenan ko? Muna da cikakkun shaidu domin muna photonan motar da aka kai farar a ciki, idan Court ta ban dama zan gabatar da Wannan photo nan" Ya fa蓷a 蓷an du茩awa, al茩ali yay rubutu yana fa蓷in "Court ta baka dama" wani 蓷an sanda ya kira ya amshi abu a hannunsa photocopy na photon motocin ne, ya bawa wani maga takarda shi kuma ya mi茩awa al茩ali. Bar Subash ya 蓷ura da fa蓷in "Wannan sune motocin da suka shiga garin Wudil da niyyar taki ne ciki, alhalin yaudara ce kawai ba takin bane anyi hakan ne da cimma wata manufa, da Wannan nake cewa ayi gaggawar yanke wa wannan azzalumin masu lalata wa jama'a siyasa da muguwar zuciyarsu hukunci bisa 茩wararan shaidu dana gabatar" Akeem dake tsaye a inda ake tsare masu laifi ya 蓷aga kai ya kalli Bar Subash suka ha蓷a ido kallon zaka gane kuranka yay masa. Yayinda kuma Bar Adnan yaywa Bar Subash kallon baka da hankali, bayan dugun rubuta al茩ali yace "Bar Adnan Bukar Bello ko akwai shaidun da zaka bawa wanda zai iya wanke Dr Abdul-hakeem Bukar Bello daga zargin da ake masa?" Mi茩ewa tsaye Bar Adnan Bukar Bello yay yana mai kallon Al茩ali kafin yace. "Ya mai girma mai Shari'a kafin gabatar da shaidu na ina son yiwa Bar Subash Kamil tambayoyi idan Court taban dama" Gumi ne ya karyuwa Alhj Atiku shi kuwa Bar Subash bai tsammaci komai ba, al茩ali yace "na baka dama idan har tambayar tana kan tsarin da muke kai?" Murmushi Bar Adnan yay yace "Ngd" kallon Bar Subash yay kana yace "kasan wa 拼an can 拼an sandan ne?" Da sauri Tijjani yay 茩asa da kansa yana addu'ar Allah yasa Bar Subash ya amsa da "eh" kallon tsaf yay musu kana yace "ban san su ba" Bar Adnan yace "Kenan basu suka 蓷auke ka matsayin ka karesu ba kenan? Duba da cewa sune suka kama Dr Abdul-hakeem Bukar Bello da Wannan zargin" kai tsaye Bar Subash Kamil yace "basu bane" jinjina kai kawai Bar Adnan yay yace "zaka iya zama Ngd". Kallonsa ya mayar wajan al茩ali yana fa蓷in "Ya mai girma mai Shari'a ni ban san mene ya kawo Bar Subash Kamil cikin Wannan 茩arar ba duba da cewa wanda ake magana akan su yace bai ma san su ba, bare ace sune suka 蓷auke sa matsayin lauyan da zai kare su, idan basu bane kenan su waye?" Ya fa蓷a yana kallon Tijjani yana Murmushi kafin yace "Shikenan koma mene tunda ya sako kansa ciki it's okay, idan Court ta bani dama ina son gabatar da shaida na na farko" al茩ali yace Court ta baka dama. Bar Adnan ya bu茩aci ganin Al'kaseem wato P.a, fitowa yay ya tsaya kafin yace "Malam mene sunanka?" P.a ya fa蓷a kafin yace "Eh ni P.a 蓷in Sir Akeem ne a ma'aikatar sa mai suna Akeem better farming institute, ma'aikata ce wacce take wayarwa da masu karantar Agriculture musamman 蓳angaren noma kai, muna koyar da yadda ake numa a ilimance da kuma taimakon manoma duba da cewa yanzu noma shine tushen arzi茩in Najeriya ga wanda ya gane hakan, mun jima muna samun tarin wasi茩o ta e-mail namu daga garin Wudil akan wani company da ake son kafawa a can na Drugs, kuma kafuwar companyn dai-dai yake da rasa dubban rayuka..." In shot ya basu labarin abinda yake faruwa.. Innalillahi wa'inna ilaihir mutanan wajan suka shiga fa蓷a, mamaki kuwa hana Dad fa蓷in komai yay duk da cewa bashi da wani hurumi akan hakan amma gwamnan jihar garin yay wasa da har hakan ya kasance kuma hakan ba zai ta蓳a faruwa ba sai da sanya hannun wasu shugabanni... Bar Adnan yaja numfashi kana ya kalli P.a yace "A lokacin mene yasa baku kai maganar zuwa sama ba?" Kai tsaye p.a yace. "Bamu da wani evidence, irin haka kuma kafin ka kama 蓳arawo sai 蓳arawo ya kamaka". "Yanzu kenan kun samu hujja?" Cewar Bar Adnan kai p.a ya 蓷aga alamar "eh" Bar Adnan yace "tana ina?" Akeem ya nuna yace "Ducoment 蓷in yana wajansa" dafe kai Akeem yay lokacin da aka bu茩aci ya bada ducoment nan ya tuna ya bawa Adnan 蓷in ai, Murmushi kawai Bar Adnan yay yace "I understand" ya fa蓷a yana nufar wajan jakarsa, sai a lokacin Tijjani yaja numfashi sbd Ducoment 蓷in yana hannunsa wanda Bar Adnan 蓷in ya bashi. Wani ducoment ya 蓷auka tare da bu蓷ewa ya shiga duba abin ciki, duk wani illar companyn yana ciki da kuma mugwayen camecal 蓷in da Za'ai amfani dashi, wanda zai lalata ruwan Wudil da kuma hunhun Mutum.. Maga takarda ya bawa shi kuma ya bawa al茩ali, ga sunan mutane guda uku nan Abdul-茩hadir Azeem, Tijjani, sai kuma Alhj Atiku. Sosai Al茩alin yay mamaki yace "Ba Abdul-茩hadir Azeem ya rasu ba?" P.a ya 蓷an dur茩osa yace "Eh! Haka ne, kafin rasuwar ai komai ya kammala ko wanne akwai signing nasa a ciki" da sauri Tijjani yace "茩arya ne Wannan ba ducoment 蓷in bane?" Yama fallasa kansa ba tare daya sani ba.. Alhj Atiku kowa kansa kawai ya sunkuyar yana mai wani 蓷aci a ransa, Al茩ali yace Tijjani ya fito, ba musu yaje ya tsaya yana fa蓷in.. "Ko mene aka shirya ai da sanin Asheer 蓷in, domin yana 茩ungiyar mu hatta Wannan ducoment 蓷in da Akeem ya basa mu ya bawa" Murmushi Adnan yay yace. "Ayyah! 茦ila baku karanta ducoment 蓷in da kyau ba, amma yanzu idan yana wajan ka duba" 蓷auka yay abinda ya gani ya girgiza tunaninsa ganin yana neman yarda ducoment 蓷in yasa Adnan ya amsa. Ya bayar aka bawa al茩ali rubutun Tijjani ne ra蓷au ina yace. _Na yarda na amince nine na bada umarni a kashe Ayub Bello Abdul-hakeem, akan tuna mana asiri da zaiyi_ Daga 茩asa kuma rubutun Alhj Atiku ne yace. _Nima na amince ko mene ya faru da sanya hannun na a ciki na wajan kashe Ayub Bello Abdul-hakeem, babu ruwan Asheer Ahmad Adil a ciki_ Sai rana, lokacin, da kuma sa hannu. Bayan an gama karantawa ne Bar Adnan yace "Ka tuna sanda kuka kirani? Akan in shiga jikin Akeem ko meke faruwa na fa蓷a maku? Kafin nan nace ko fa蓷a min dukkan abinda kuke shiryawa da kuma abinda kuka aikata? To anan kuka fa蓷i kisan da akaiwa Baffana, sosai naji kaina ya sara na shiga tunani kamar nasan mai suna har ruwa sai da kuka bani nasha, kana nace ai rubutu akan kune kuka kashe sa babu sa hannuna koda wani abu ya faru, Daman kuma kun fa蓷a min Papi wato Abdul-茩hadir Azeem bashi da masaniya na kisan, bayan kunyi rubutun kuka mance ducoment 蓷in ni kuma na 蓷auka, tun a lokacin na shiga tunani, ina kuma jin Akeem a jinin jikina da zuciyata, bana iya bacci ko matata ta tambaya ina ce mata babu komai tayi min addu'a, lokacin da idanuna ya sauka akan Abbu ranar 蓷an 茩aramin hauka nayi ga ciwon kai ga yawon ganin reflection na wasu 苼oyayyun fuskoki, Ranar kowa da Amani ta fa蓷a ruwa na cirota ranar nasan waye ni, ranar memory na kai na ya dawo, a kuma lokacin na fahimci ba komai yasa nake ganin kamar nasan Meema ba sai fuskar Akeela dake kama dana Meema, kasantuwar fuskar Akeela na fara gani tun a lokacin naji ina son fuskar amma 茩addara ta rabani da fuskar, ina ganin Meema kuma duk soyayyar da nakewa Fuskar Akeela ta koma kanta, naci gaba da 蓳oyewa ne nima har lokacin da gsky zatai halinta, na girgiza sosai lokacin da naji labarin abinda Mami taiwa Akeela, har kuka nayi ta wahalar masu da Yarinyar duk tasan cewa jinin Abbu ce bata da tabbacin abinda Baba Rabi ta fa蓷a, ni kuma ina dangin Akeela sunyi min gata a lokacin dana rasa nawa, sun mai dani mutum babu cuta babu tsangwama sai zallar soyayya, son da suke min suka bani 拼arsu na aura, na kuma yadda cewa da 茒A da DUKIYA ba'a san me mura ba sai Ubangiji hakan ka蓷ai ya isa mai tunani yaji tsoron Allah, 蓷a a duk inda yake ba abin wula茩anta wa bane, Babu wanda yasan wane zai zama gatansa 蓷an daya haifa ko kuma 蓷an wani, ko babu 茩addara ta zuwan Mutum sanadiyyar fya蓷e ko zina, akwai 茩addara ta mutuwa da zata rabaka da dukkan yaran daka haifa, wazai ri茩e su baka sani ba, ka ri茩e 蓷a da zuciya 蓷aya shine imani da kuma jin茩ai. Nimcyluv tayi gsky da tace tsammaci abinda bakai tsammani ba, ba zan ta蓳a shu蓷ewa ba, ba tare dana shi mata albarka ba. Da ace 蓷an daka haifa shine mutum da Oumuu Ayman bata ri茩e Julde ba, da ace 蓷ana kowa ne da Deen bai raini Moon har ya aureta ya kaita masarautar su ba. Haka kuma da ance 蓷ana kowa ne da YA LEE bai 蓷auki NOOR daga cikin 茩abilan da ko addini bai je musu ba, ya kawota Barack 蓷in su ya ajjiyeta ba tare da sanin even his parents ba bare abokan aikinsa na sojoji su samu damar lalata mata rayuwa ba (SOJOJIN 茦ASATA). A madadin Mamina ina mai baku hqr akan kuskuren da tayi dan Allah ku yafe mata, ina mai jin kunya sosai 茩warai da gaske" Shiru yay yana goge hawayen daya sakko masa, Mami kowa kuka take sosai Abbu farin ciki na bayyanar 蓷an nasa yasa ya kasa cewa komai, sai yanzu kuma ya fahimci Meema zaman da tayi dashi tai masa mugun sabo yasa ta saka aka bawa Adnan irin fuskarsa. Ajjiyar zuciya ya sauke yace "Bisa 茩wararan shaidu dana bayar ina ro茩an Wannan Court mai adalci data 蓷auki mataki akan wannan mugwayen mutanan,kuma ta wanke Dr Abdul-hakeem Bukar Bello akan zargin da ake masa my bro is Innocent, sauran baya nan shigar da farar da sukai yana cikin wannan recording 蓷in, domin ina zaune akai maganar komai" ya fa蓷a yana bada memory hannunsa al茩ali ya amsa. Jama'a suka fara tsinewa su Tijjani domin tuni an fito da Alhj Atiku waje, nan aka yanke musu hukuncin kisa ta hanyar rataya domin sun kashe Baffa kuma sun kashe jama'ar Wudil kusan guda biyar zuwa goma. "Section 221 of Penal Code ta yanke musu wannan hukuncin bisa tarin shaidun da aka bayyana" al茩ali ya buga guduma kana yace "Su kuma Wannan 拼an sandan da basu san aikinsu ba, sun gabatar da abu ba tare da bincike ba suka tafi da babban mutum a gaban ahlinsa suma Court ta yanke musu hukuncin gidan 蓷an kande na gyara halinka" farin ciki Sosai akai kuma aka wanke Akeem tare da cin tarar 蓳acin suna da sukai masa ku蓷in yace akai garin Wudil a bawa wanda aka lalatawa gonakin su.. A hankali Akeela ta mi茩e daga kusa da Meema tana tafe a hankali idanunta cike da hawaye kai tsaye wajan Akeem ya nufa da yake bawa wasu 拼an jarida hqr akan ba zai iya Shira dasu ba. Tunda ya ganta ya gyara tsaiwarsa domin jama'ar da suke wajan rabin hankalinsu yana wajan Akeem 蓷in. Tana zuwa zata shige jikinsa yay saurin kama hannunta tare dayin waje da ita. Murmushi kawai Dad yay yana jinjina soyayyar da yakewa Akeela, Aalam daman bai zo da 茩yar ya zauna ma zuwa bayan shari'ar domin hankalinsa yay gida. Sosai Mami Akeela kuka har sai da tace "babu komai na yafe maki baki min komai ba" Akeem na zuwa waje ya samu P.a shida Aleema a tsaye sai a lokacin ya kula da Karim da Ajmal, ganin zasu nufi wajansa yay saurin amsar key 蓷in hannun P.a da sauri Ajmal yabi bayan Akeem shi kuma Karim ya tsaya da Afaf suna gaisawa. Bayan ya sanya Akeela a mota yana 茩o茩arin juyawa Ajmal yace. "Ba wani abu ya kawo ni wajanta ba, kawai i came to tell her something" Hannu Akeem ya har蓷e yace "Uhm About?" Ajmal yace "her property, dukkan abinda Papi ya bari nayi bincike duk halak ne companyn da suke 茩o茩arin yine kawai haram kuma ban sa lissafi dashi ba, anyi rabon gado daman nazo mata da dukkan takardun filayen data mallaka guda 30, da kuma tsabar ku蓷i 250m" numfashi Akeem yaja baice komai ba,ya juya ya kalli Akeela da kanta ke 茩asa yace. "Hubb come out" A sanyaye ta fito tana jin duk wani iri a Zuciyarta ga kuma aman dake tasu mata. Da 茩yar ta bu蓷e baki tace "Ina yini bro" Murmushi Yay mata yace "Lfy, ya jikin naki?" Tace "Allahamdulillah" Akeem kawai jinsu yake amma baya son tsaiwar da suke. Gaba 蓷aya takardun ya ha蓷e a wani file ya bata,kana yace "ku蓷in kuma ki bada acct number a zuba maki" Juyawa tayi suka ha蓷a ido da Akeem tana 蓷an langwa蓳ar da kanta gefe tace "Zauj" fuskarsa babu yabo ba fallasa ya 蓷aga mata gira alamar mene, wajansa ta 茩arasa ganin yadda take 茩o茩arin sanya idanunta cikin nasa yasa ya 茩ara yin 茩asa da idanunsa ji tayi duk babu da蓷i tace. "Your details bank" a ta茩aice yace "ki bada na Momma" kamar zatai kuka tace. "Na san da ita ai Zauj ka bani we'll talk later" banza yay mata ganin haka yasa Ajmal yace. "Babu komai tsakani na da Akeela, koda rashin sani ne yanzu kada ka manta 茩anwata ce uba 蓷aya, kallon sister nake mata, abeg don punish her sbd ni" gently ya 蓷ago kansa ya kalli Ajmal kamar zai magana sai kuma ya fasa, yana maida Wayarsa aljihu yace "I'll send it to you later" yana fa蓷in hakan ya jata zuwa mota ya zaunar da ita,shi kuma ya shiga wajan driver yaja motar da gudu suka bar cikin Court 蓷in sai tsaki yake ja, yana hargitsa sumar kansa. Gajiya tayi ta 蓷ura hannunta akan nasa tace. "Zauj me nai maka ne?" Banza Yay mata tasan halinsa idan ransa ya 蓳aci baya iya Magana, amma duk da hakan sai da ta 茩ara shagwa蓳e fuska tace "dan Allah kayi hqr kaji Zauj my teacher told me cewa fushin miji hatsari ne ga matarsa kayi hqr Zauj" Still Shiru yay mata sai kawai ta fashe da kuka tana 蓷ura kanta a cinyarsa da sauri yay parking jin kan motar na neman 茩wace masa. Wani wawan numfashi yaja da 茩arfi tare da sanya hannunsa ya 蓷ago ta gaba 蓷aya zuwa jikinsa yana matseta a 茩irjinsa yana sauke numfashi. "I'm sorry Zauj ban sakewa" ta fa蓷a tana 茩ara narke masa a hankali yake jan Numfashinsa yana sauke wa, har yaji zafin zuciyarsa ya dai-dai-ta, a hankali dai-dai kunnanta yace "Please Hubb kada ki barni kinji, ina Sonki da yawa ina tsanin kishin ki"girgiza masa kanta tayi tace "Kai ne duniya ta Zauj, kai ke farin ciki na, kaine kuma tubalin rayuwata, ba zan iya barinka ba, dan Allah ka daina nuna fushi akai na zuciyata babu da蓷i Zauj" vail 蓷in kanta ya zame ya shiga sha茩ar 茩amshin sumar kanta yana shafa bayanta kafin a hankali ya 蓷ago kanta ya manna bakinsa akan ya shiga kissing 蓷inta yana jan numfashi, wani kalar da蓷i Akeela keji wanda yasa gaba 蓷aya ta narke masa, ga 茩amshi turarensa dake kwantar mata da tashin zuciyarta, ganin yana neman ficewa hayyacinsa ya zame bakinsa da 茩yar tare dayi mata 茩uri da ido, itama shi take kallo cikin nutsuwa tace. "I love You Zauj" Daman abinda yake jira kenan yace "I love you too Hubb Allah yay maki albarka ya bamu zuri'a na gari" tana shafa sajan fuskarsa tace "Ameen ya rabbi, Allah ya 茩ara maka arzi茩i,da kuma wadatar zuciya, ya tsare min kai daga sharrin shaidan sharrin mutum da aljan, ya baka halak ya raba ka da haramun Zauj" da蓷in da yaji yasa ya kasa magana sai kawai ya sumbaci goshinta tare da kwantar da ita a 茩irjinsa yace "Sleep" kwanciya tayi tana rungome sa tare da shafa fuskarsa zuwa gemunsa, a haka yaja motar yana sakin Murmushi kafin su 茩arasa gida har tayi baccin nata, wanda kuma ciki ne yake sata yawan bacci. A ranar ma cikin dare yaje ya 蓷auke matarsa, washe gari nayi jirgin su Aalam ya tashi bayan Azumi ko cikin Azumi kuma Akeem zaibi bayansu. Ranar Akeem yay kewar iyayensa duk da ba wani sabawa yay dasu ba, Mami kuma ta koma gida ta fa蓷awa Dada duk yadda akai, har sakin da Abbu yay mata yanzu kuma babu abinda take 茩auna kamar mijinta. Wata washe garin Abbu shima ya koma gida shida Didi dasu Aleema da Ummi, da Adnan wanda zaije ya fara gyara gidan da yayi domin kafin azumi Meema ta tare, shi kuma Akeem yana gidan Dad sai jikin Akeela ya 茩ara sau茩i zasu tafi. Ranar da aka 蓷auki Azumin farko na watan Ramadan ranar Akeem da Akeela suka sauka a Kano, an gyara komai na gidan musamman part 蓷insa, dake cikin dare suka sauka sai kawai ya shige da Akeela zuwa part 蓷insa, lokacin da 茩ara fari da 茩iba duk da cikin dake cikinta yana mugun wahalar da ita. Sai da akayi azumi goma Adnan ya 蓷auko Meema zuwa gidanta dake gaban na Abbu gidan Akeem kuma a gaban na Adnan, suka fara soyayya hankali kwance lokacin cikinta ya fito. Yau ne aka 蓷auki azumi na 29 tara wanda kuma shine na 茩arshe gaba 蓷aya Azumin kuma guda goma kawai Akeela tayi ansa mata ruwa yakai sau biyar cikin watan Ramadan, yau an samu ta nayi fitowa tayi daga kitchen tana sanye da abaya lokacin gab ake da kiran sallar magrib, kai tsaye kuma part 蓷in Akeem ta nufa sbd wayarta data manta tana shiga ana kiran sallar magrib 蓷in, gani tayi baya Parlo sai kawai ta shige ciki tana kiran "Zauj! Zauj" rungometa da akayi daga baya yasa ta juya shine sai zabga 茩amshi yake cikin wata tattausar jallabiya, kwa蓳e tayi tace. "Uhm Allah ka sakeni" hancinta yaja yace "bance kada ki 蓷auki azumi ba?" Shiru tayi masa sakinta kawai yay yace "Jira na dawo kada ki fita, akwai milk ki 蓷auka kisha kada kuma kisha ruwa sosai" yana fa蓷in hakan ya fita bayan yaci dabinon ajwa a bakinsa... Bayan anyi sallah suka dawo gida tare da Adnan da Abbu Meema anan za tasha ruwa, coffee kawai yasha da kunun tsamiya mai da蓷i ya nufi part 蓷insa Ummi dai ko tambayarsa Akeela ba tayi ba, daman Baba Rabi tuni ta tafi 茩auyen su. A kwance ya sameta tayi wanka tana 蓷aure da towel 蓷insa, tunda ya ganta yaji yanayinsa ya sauya, yana zuwa ya 蓷auke ta cak zuwa kan bed tare da kashe wutar 蓷akin, idanunta cike da bacci tace.. "Zauj me zakai?" Yana wura mata iska yace "kekam kwana nawa ban miki komai ba? Kullum kina wajan Ummi tana hanaki samun lada" idanunta na lumshewa tace "Ayyah Zauj ka barni kaji" yana zame mata towel 蓷in yace "ka蓷an zan" "uhm" tace kawai yau duk wani iri take jinta dauriya kawai take, tana jure abinda yake mata yana gamawa kuwa tace "Zauj" yana shafa kanta yace "Hubb" zamewa tayi a jikinsa tana ri茩e cikinsa tace "Zauj cikina" ta fa蓷a tana sakin kuka da sauri ya kunna hasken 蓷akin ganin jini Male male a 茩asanta yasa ya ru蓷e da sauri ya 蓷auke ta bayan ya zura mata jallabiya jikinsa duk rawa yake, yana fitowa Ummi tace "lafiya?" A gigice yace "Ummi jini take zubarwa" ya fa蓷i hakan yana waje da ita da sauri Adnan yabi bayansa, Didi kuwa kuka tasa, suna zuwa asibiti Akeem da kansa ya fara dubata kuka ya sanyawa Ummi yana fa蓷awa jikinta lokacin daya tabbatar cikin dake jikin Akeela ya fita yasan kuma Shine yaja, da 茩yar yay shiru akai mata wankin ciki 12 na dare suka dawo gida Ummi taci gaba da kula da ita Akeem kuma wani kukan ya 茩ara yana Rungome Amani dake wajansa yana son cikin Akeela sosai a haka bacci ya 蓷auke sa a kuma washe gari za'ai Sallah 茩arama... Tsintacciya na ku蓷i ne 08119237616 Nimcyluv 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 107-108 Ra蓷a蓷i da kuma tsananin azabar da yaywa Akeela ya sanya Numfashinta tsayawa Cak, yayinda kuma dukkan wasu 茩asosowa na kwankwasonta suke 茩ara tare da amsawa, Dalilin hakan kuma shine yadda Akeem ke ratsa cikin jikinta ba tare da sararawa da kuma tunanin cewa sabon shiga bace, ga kuma 茩arancin Lafiya da take dashi. Baka cik komai sai 茩arar saukan ruwan sama dake fitar da sauti ta window'n bedroom 蓷in da suke, sai kuma 茩arar yadda Akeem 蓷in yake bada himma wacce 茩ara samun nutsuwa a jikinta da kuma son ganin duk ya samu damar shigar da jikinsa cikin nata. Domin duk wannan al'amarin da yake bai samu damar shiga gaba 蓷aya ba amma dai ya samu nasarar rabata da budurcinta kamar yadda yay Al'茩awari da zuciyarsa. Lokacin guda shima Dukkan jikinsa ya shiga amsawa, ga wata zufa dake yanko masa kamar an she茩a masa ruwa, nan take kuma wani masifaffan ciwon kai ya saukar masa, al'amarin daya sanya wani zazza蓳i ke shirin yi masa dirar mikiya. Gaba 蓷aya ya fita hayyancinsa baya gane komai sai wani sound yake fitarwa mai kama da gurnani irin na mayunwacin zakin nan, da dukkan 茩arfinsa kuzarinsa, jarumtar sa, yake ratsa mazantakarsa a cikin jikinta yana wani irin surutai wanda shi kansa bai san abinda yake fa蓷a ba, Magana kawai yake kamar wanda aka junawa batir. 40minutes left Jikinsa ne ya 蓷auki wani irin rawa da 蓳ari karr kare haka dukkan naman Jikin Akeem yake rawa, saboda samun nutsuwar da yay a cikin jikinta, hakan yasa ya kwanta la茩wass a samanta yana wani irin sauke numfashi mai zafin gaske, wanda yasa gaba 蓷aya yaji wani irin sanyi ya shiga ratsa masa kofofin fatar jikinsa, hakan yasa zafin zazza蓳in da yake ji ya kuma 茩aruwa, ko idanunsa ya kasa bu蓷ewa, banda sarawa babu abinda kansa yake masa, shiru yay a jikinta yana sauke numfashi da sauri da sauri kamar Numfashin zai kwance masa haka yake jansa. Zafin jikin Akeela da yake fita ya ha蓷e da nasa ya bada wani irin 蓷umi mai ratsa jikin mutum. Duk yadda jikin Akeem ke rawa Akeela bata san komai ba domin tunda Numfashinta ya tsaya bata 茩ara sanin inda kanta yake ba. Almost 10mnts suna a wannan halin na neman 蓷auki, amma babu wanda yasan dasu, a haka hannunsa yana rawa yaja duvet ya rufe musu jiki yana 茩ara shigar da jikinsa cikin na Akeela sbd 拼ar nutsuwar da yake samu. Tirelar data danne motar Papi ce Mutane gaba 蓷aya suka taro a kanta, duk yadda akaso zare Papi daga cikin motar amma hakan ya gagara, saboda gaba 蓷aya kan motar ya shige 茩asan babbar motar,ganin accident 蓷in babbane yasa nan da nan aka kira ambulance, suna zuwa aka zare motar Papi, gaba 蓷aya kan motar ya lotse ha zaka ta蓳a cewa da mutum a wajan ba, sai jini kawai dake malala kamar an yanka rago. Gaba 蓷aya mutanan da suke wannan wajan babu wanda bai girgiza da ganin Wannan mummunan hatsarin ba, kai tsaye idan akace maka mutum ba zai rayu zaka 茩aryata sbd hatsarin yay muni da yawa. Da taimakon Ambulance aka zaro motar da Papi yake ciki, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kawai mutane suke fa蓷a,domin nan take kan Papi ya fashe bai kuma shura ba, dan a wajan Ubangiji ya 蓷auki ransa, Daman ana cewa kana taka Allah yana nashi, kuma nasa ne gsky, kana tafe ne kawai amma baka san lokacin da rai zai halinsa ba, a tsaye kake, a tafe kake, a zaune kake babu wanda yasan lokacin da Ubangiji zai 蓷auki ransa, shiyasa ake son dukkan 蓷an Adam ya dinga kyautata gobensa, ya kuma sanya a ransa a ko wanne irin lokacin zai iya tafiya zuwa ga Mahaliccin sa. Gawar aka sanya cikin Ambulance aka nufi prvt hospital da ita, wasu kuma suka fara bincikar motar ko Allah zai sanya a san wanene saboda babu wanda ya iya gane fuskarsa tayi muni da yawa. Cak Jadda ta tsaya da maganar da take shirin yi, saboda saukar Muryar Papi da taji yana zabga salati, yana fa蓷in "La'ilaha illahu Muhammadur Rasulullah" shine kawai abinda kunnanta suka iya jiye mata kafin kuma taji wayar tayi 蓷iff alamar network ya 蓷auke ko dai wani abu ya samu matsala. Gaba 蓷aya tunaninta ne ya tsaya, ta kasa fahimtar abinda Zuciyarta ke son gaya mata, a hankali ta mi茩e tsaye ta shiga Safa da marwa, Banda salati babu abinda take, a haka Ajmal da Karim suka sameta, kallonta Ajmal yay har zai magana sai kuma ya fasa, domin shima wata fa蓷uwar gaba ce ta samesa a yanzu haka, gashi har yanzu ba dai-dai ya kejin zuciyarsa ba. Suna nan tsaye wayar Jadda ta fara 茩ara alamar kira ya shigo mata, kamar ba zata 蓷aga ba sai kuma ta 蓷aga daga can cikin wayar akace "kece matar Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem?" Bakinta yana rawa tace "Eh" Mutumin yace "Muna kira daga nan Emirates International Hospital" jikin Jadda ne ya fara rawa wayar na shirin kwacewa Ajmal ya amsa tare da fa蓷in. "Is everything okay?" Mutumin dake kira daga asibitin yace. "An samu accident 20mnt left, kuma bincike ya tabbatar Chief of staff ne a motar, yanzu haka da gawar da kayan da aka samu a motar yana wajan mu" Wata zufa ce ta shiga yankowa Ajmal, ba 茩aramin dauriya yay ba na 蓳oye tashin hankalin da yake ciki ba sbd Jadda, muryarsa a matu茩ar sanyaye yace. "Gani nan" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar Karim da jikinsa yay sanyi yace "what happened?" Ajmal ya kallesa da yaran kurame yace masa "Papi is no more" da sauri Karim ya dafe kansa ganin haka yasa Jadda fa蓷in "Meke faruwa ne? Mene ya faru kun sani a cikin duhu" Karim ne yace.. "Is nothing serious, ki kwantar da hankali bari muje" ya fa蓷i hakan yana kira number mahaifiyarsa Anty Azeema, tana 蓷agawa ya fa蓷a mata everything dake faruwa, kashe wayar yay itama cikin tashin hankali ta shiga shirin tafiya Abuja. Ajmal kasa driving yay sai Karim ne yake driving 蓷in har zuwa hospital 蓷in, duk abinda ake bu茩ata Karim yay lokacin tuni manyan mutane sun isa hospital 蓷in. Hadda Tijjani da sauran 拼an tawagar. Jadda da take gida bata san komai ba, tana nan cikin parlon taga ana shigowa da gawa, 茩uri tayiwa gawar, yayinda tashin hankali kuma ya bayyana akan fuskarta, banda ajjiyar zuciya babu abinda take, a wannan lokacin ko kuka ta kasa, sai kawai ta sulale a gefen gawar ta shiga yin addu'ar da tazo bakinta, kafin wanne lokaci gaba 蓷aya Karim ya sanar da family wanda suke kusa sunzo, na nesa kuma aka fara booking na jirgi. Gidan rediyo,da gidan t.v ha蓷i da social media gaba 蓷aya sun 蓷auki sanarwar mutuwar shugaban zauran majalisar 蓷inkin Duniya, musamman BBC dake nan Abujar. A can cikin gidan President Ahmad Adil kuwa Mom ce take Murmushi tare da kallon Didi da take fa蓷in. "A'a wlh kuma kunsu batsa, da har kuka bari Audil ya tafi da Tsila, wlh inda yake lashe bakin nan to babu kyau dai mugun fata, amma Allah dai ya kiyaye kada ya 蓷irka mata ciki" Ummi ce ta kalli Didi tace. "Haba Didi ki daina Wannan Maganar,tayaya Akeem zai aikata hakan? Ai da Kunya duk saurin unguwar zoma ai ta bari a haihu duk abinsa dai ya jira akaita 蓷akinta" Mom tace "To Meye na damuwa, bayan kowa yasan cewa matarsa ce, sai dai kuyi fatan alkairi ko" Murmushi kawai Laylerh keyi a Zuciyarta tana jinjina 茩arfin rashin kunya irin na Akeem 蓷in. Meema kam tana zaune cikin shirin zuwa Court time to time take duba agogon wrist 蓷inta, domin tace sai Papi yaje zata isa kuma da Akeela zasu tafi sai duk hankalinta ya tashi, tana so tace a bata number Akeem ta kirasa ya samesu a Court amma tana jin kunya. Mi茩ewa tayi a nutse Mom ta kalleta tace. "Ya akai ne?" 茒an kwa蓳e fuska tayi tace "Mom ba komai" tana fa蓷in hakan ta shige part 蓷in Asheer, bayan tafiyarta Laylerh ta kalli Mom tace. "Meryam dai 拼arta take nema" Ummi tace "na fahimci hakan,amma kamar ciki ne da ita ma" Mom ta 蓷anyi Shiru sai kuma tace "na jima ina wannan tunanin domin gaba 蓷aya yanayinta ya sauya, bata san ciwon wancan cikin ba shine yasa take wasa da wannan" Ummi ta 蓷anyi Murmushi tace "amma ai likita ce ita 蓷in, zata iya fahimtar tana ciki sai dai wani dalili yasa ta kasa fahimta" Didi ta mi茩e tana fa蓷in. "Ita da jikinta basai kubarta ba, dan Allah ina raguwar kazar nan" ta fa蓷a tan kallon Mom, Mom tace "bari a kawo maki" Baba Rabi ce ta Mi茩e tace "bari na 蓷auko mata" da sauri tace "A'a rufa min asiri, aike sai dai kallo daga nesa mugun nufinki ma bazai kan kazata ba yi zamanki a nan har Mahadi ya bayyana" ta fa蓷a shigewa kitchen 蓷in. Meema tana bu蓷e 茩ofar ta samesa kwance ya lumshe idanunsa hannunsa dafe da kansa, ta 蓷an jima a kansa kafin tace "hey dear" bu蓷e idanunsa yay ya kalleta yana 蓷an sakar mata Murmushi, kafin a hankali yasa hannunsa ya zaunar da ita kusa dashi hannunsa akan cikinta yace. "Ya akai Madam, wannan cikin ya fara motsi fa" idanunta ta lumshe kana ta 蓷ura hannunta saman nashi ai kuwa kamar jira cikin yake ta sanya hannunta ya wani harbawa tare da 蓷an bugun Mararta, da sauri ta Mi茩e tace. "Auchi fitsari zan" Bathroom ta shiga yana zaune ta fito tana fa蓷in "kira min Akeem mana" Dariya Asheer yay yace "Sirikin ki dai" Murmushi tayi tace "whatever,kai ma hadda kai maza kira min shi" Wayarsa ya 蓷aga yana 茩o茩arin zura hannunsa a 茩irjinta tayi saurin ri茩e hannun tana dariya. Wajan kira 3 amma wayar a kashe, zai magana yaga ana kiransa da wata number saurin 蓷auka yay, a nan ake fa蓷a masa labarin mutuwar Papi. Salati ya fara hakan yasa gaban Meema ya fa蓷i tun kafin taji abinda yake faruwa, gaya mata yay sai kawai ta mi茩e tare da shigewa part 蓷inta, a Zuciyarta tana jin tausayin 拼arta,bata tashi da mahaifinta ba gashi yanzu data samesa bata san da蓷in sa ba, ya tafi ya barta. Duk da cewa ko mene ya faru shine sila amma tasan har abada Akeela ba zatai maraici ba. Lokacin da labari ya jewa su Dad ba 茩aramin jinjina hukuncin Allah suka gani ba, Ubangiji ka蓷ai yasan 茩arfi so da kuma 茩aunar dake tsakanin Akeem da Akeela, haka kuma Ubangiji ka蓷ai yasan abinda yake 蓳oye na rayuwar aurensu, Shi yasa ba'a so mutum ya cika ja a irin wannan al'amarin kuma har kake fa蓷a da bakinka cewa idan Wannan auren ya tabbata sai dai bayan ransa tun yanzu Ubangiji ya nuna cewa bai isa ba, 茩arfin da cikin auren ya shige komai bana wasa bane kuma, gashi Ubangiji yay hukunci da kansa ba tare da wata Court ba, Wannan ya zama 茩alubale ga masu jayaya a lokacin aure. A sanyaye Dad ya mi茩e domin tsoran Allah ya 茩ara shigarsa sosai, Abbu ma tashi yay Aalam ma yace zai je jana'izar, gaba 蓷aya suka fita Abbu, Dad, Asheer, Azzam, Arif, Aalam. Mom da Laylerh sun girgiza sosai da jin mutuwar Papi, Meema kam tana shiga part 蓷in ta kwanta sai ajjiyar zuciya take saukewa. Duk Wannan abun na Papi amma sosai ya samu jama'a, domin dalilin Siyasa mutane da yawa sun zo, Mai martaba Aalam Adil Jahid da kansa yaja sallar jana'iza. Ruwa na dukansa amma a haka aka kai Papi har makwancinsa. A can 蓳angaren Akeem kuwa, numfashi yaja mai 茩arfi yana jin zafin zazza蓳in na sauka, amma duk da hakan bai daina jin sanyi na ratsa shi ba. Ji yake kamar 蓷aya kamar ana sassara masa naman jikinsa haka ya keji, da 茩yar 茩ara fisgar wani numfashi yana mai 蓷an yun茩ura wa ka蓷an tare da zare J 蓷insa daga cikin jikinta, kamar jira jini yake yana zarewa ya fara zuba daga 茩asanta, danshin da yaji ne yasa ya bu蓷e wahalallun idanunsa tare da dafe kansa, cikin nutsuwa kuma ya juya ka蓷an zuwa inda take kwan can ya tsareta da mayatattun idanunsa wanda sukai wani irin kumbura, saboda baccin da yay musu yawa da kuma matsanancin ciwon kai dake damunsa. Wani irin kallo na so da 茩auna yake bin fuskar Akeela dashi duk wani bugun zcyarsa da fitar Numfashinsa da soyayyar Akeela yake fita. Gefe guda kuma ga wani matsanancin tausayinta da yake, yasan tayi 茩arama da 蓷aukan bu茩atarsa amma yay zai? Bazai iya ba ya gama yin hqr da zai Tabbas idan ya shige Wannan lokacin komai zai iya faruwa dashi. A hankali yaja numfashi bai lura da jinin dake zuba a jikinta ba, ya jawota jikinsa ya rungome sosai.. ya samu nutsuwar da yake bu茩atar samu a wajan 拼ar mace, abinda ya samu a wajan Akeela ya tabbatar masa da cewa ko wacce mace da kalar Ni'imarta, 茩ara shigar da ita yay tsakiyar 茩irjinsa Soyayyar da yakewa Akeela yau ta sarrafa kanta, ta bada cikakkiyar ma'ana, ma'anar da daga shi har Akeela babu wanda ya tsammaci girmanta ya kai hakan, fa蓷in ta yakai hakan... Tasirinta zai kai hakan... Haka 茩arfinta da zurfinta ya kai har haka....!!! Ajjiyar zuciya ya sauke yana shafa brest 蓷inta wanda suka kumbura kafin a hankali ya manna bakinsa akan nipples 蓷in ya shiga tsotsa yana fisga tare da jan wani irin sound yana jin yanayinsa yana 茩ara sauyawa, nipples 蓷inta har wani jini jini yake saboda tsabar wahala. Ganin yana shirin yin second round ne yasa ya 蓷an ja baya ka蓷an tare da 茩an茩ame ta a jikinsa Murya can 茩asa yace. "You're extraordinary different da sauran mata, with exceptional qualities a babe so ga dukkan namijin, da ya san ciwon kansa.." Shiru yay yana fesar da iska daga cikin bakinsa kafin a hankali ya mirgina ka蓷an yay mata rumfa, gaba 蓷aya bai kula da cewa Akeele bata nutsuwarta ba, bakinsa ya 蓷ura a nata ya shiga kissing yana fidda numfashi sosai, ganin yana shirin rasa rai ne yasa ya shiga ware 茩afafuwanta,amma abinda yaji crowns 蓷insa na ta蓳awa, cikin sauri ya sanya hannunsa a 茩asanta jinin daya gani yasa yay sauri tashi daga kanta yana dafe kai tare da fa蓷in. 鈥淵a Salam鈥� ya fa蓷a yana duba Wajan ganin yadda wajan yay jaa sosai ga wani mugun zafi da jikinta yasa ya mi茩e da sauri haka naked ya nufi bathroom, warm water ya ha蓷a Sosai ganin babu wani abu a bathroom 蓷in yasa ya dawo bai tsaya jiran komai ba, ya 蓷auke ta cak zuwa cikin bathroom 蓷in kai tsaye cikin bathtub 蓷in ya saka ta. Zafin ruwan da kuma zafi da ra蓷a蓷in daya ratsa cikin wajan ya kai sa茩on zafin zuwa ga 茩wa茩walwarta ya haddasa dawowar sumar nata, wata 茩a茩茩arfar Ajjiyar zuciya ta sauke numfashinta na wani irin fisga sosai kamar zata rasa kafin a hankali kuma ta fashe da wani irin raunataccen kuka tana jin yadda yake 茩ara dannata cikin ruwan, banda "Sorry, sorry wify" babu abinda yake iya fa蓷a. A haka ya sauya mata ruwa har sau uku kana yay mata wankan tsarkin da kansa ya gyara mata Jikinta. Akan wata duguwar kujera ya kwantar da ita bayan ya na蓷eta a towel, ai fa ciwo yace me yake jira nan da nan jikinta ya 蓷auki ciwo musamman kwankwasonta, azabar da yay mata yawa yasa ta fashe da kuka, tana kira sunan Ummi da Abbu da Momma hadda Papi, tana kukan tana ri茩e waist 蓷inta. Da 茩yar Akeem ya iya sauya bedsheet yay wanka ya sanya bathrobe. Jikina na rawa ya 茩arasa inda take tare da 蓷aukan ta zuwa kan bed, yana fa蓷in "Am sorry Hubb nine ko, na tayar maki da ciwo sorry ban sakewa" Kuka ta 茩ara sakar masa tana juyar da fuskarta tare da fa蓷in. "Wayyooo baya na ququna nasan ma mutuwa zanyi" dariya tasu bashi amma ya dake, duk yadda yasu su ha蓷a ido ta茩i idan zai kwantar da ita tace mutuwa zatai, idan ya rungometa tace bata so, 茩uri yay mata da idanu sai kuma shaa hawaye suka zubu daga cikin idanunsa bakinsa yana rawa yace. "Am sorry, kinji am sorry ki yafe min me kikeso yanzu" kwa蓳e fuska tayi tana sakar masa cizo kafin tace.. "Nidai ka goyani bayana bafii zai cire wayyoooo marata" jikinsa na rawa yace "ok shittt ya isa lemme try" ya fa蓷a yana sumbatar goshinta kana ya dagata tare da goyata a bayansa, ya shiga yawo a bedroom 蓷in yana jijjiga ta kamar 茩aramar yarinya, ajjiyar zuciya ta shiga saukewa yana lafewa a bayansa, tana sakin ajjiyar zuciya tana sakar masa kuka da cizo Tare da goga masa la蓳蓳anta da suka ji茩e da hawaye ga yadda brest 蓷inta ke gogarsa ko Magana baya iyawa, yana jin yadda numfashinta ya fara sauka a hankali ga kuma yadda Jikinta ya 蓷auki zafi sosai, a hankali ya kwantar da ita tare da zama kusa da ita yana ri茩e hannunta, 蓷an 茩aramin bakinta ya kala kana yaja numfashi yace. "My rigimammiya" Ya fa蓷a yana rufe ta da duvet kana ya kunna Wayarsa, yana kunnawa Text messages ya fara shigo nasa, na Abbu ya duba yace. "Duk inda kake ka gaggauta dawowa da yarinyar nan mara kunya" Murmushi kawai yay yana shafa sumar kanta kana ya duba na Arif da yake fa蓷a masa rasuwar Papi, sosai yanayinsa ya sauya kana kuma ya 茩ara jin tausayin Akeela. Daga message 蓷in Arif sai na Ummi da take fa蓷in. "Kafin dare yayi duhu ka dawo da ita, mara kunya ga kuma yanayin garin kasan condition 蓷inta" Murmushi Yay ka蓷an duk da cewa mutuwar Papi ta dakesa amma hakan bai hana shi fa蓷in. "Uhm aikin gama ya gama in sha Allah nai mata ciki ba a yanzu, kuma yanayin gari ina wani sanyi ita da take jikin mijinta" ajjiye wayar yay ya shirya cikin wasu ha蓷a蓷蓷un suit masu kyau wanda ya siya daban, ba 茩aramin kyau yay ba ko'ina na jikinsa haske yake musamman fuskarsa ya 茩ara wata haiba da wata ilhama ga nutsuwa ha蓷i da kamewa, duk da hakan kansa mugun ciwo yake. Wata Abaya ya 蓷auka ya sanya mata, bayan ya sanya bedsheet 蓷in cikin warshing machine ya 蓷auki key 蓷in motarsa kana kuma a hankali ya 蓷auki Akeela wacce zafin jikinta ya kuma 茩aruwa sosai, kai tsaye waje yay yana fita ya tsaya revenge ya basu key kana yay compound motarsa ya shiga lokacin yana jin Wayarsa na 茩ara ya share, tana jikinsa ya zaune wajan driver Bismillah yay kana yaywa motar key yabar hotel 蓷in a wani pharmacy ya tsaya ya sai wani magani da injection ha蓷i da drip ya nufi hanyar gida.. A babban ha蓷a蓷蓷an complete 蓷in gidan yay parking motar, kana a hankali yaja numfashi yana 蓷an lumshe idanunsa kana kuma ya 蓷an rankwafa ya kalleta bacci take a wahalarce, kana ganinta kasan tana bu茩atar kulawa gaba 蓷aya ta wahala a hannun Akeem ga ciwon daya tasar mata hakan yasa zafin jikinta ya 茩aro lokacin zuwa lokacin data 蓷an zabura tare da kwa蓳e fuska sbd ciwon da ga蓳o蓳in jikinta keyi mata. Hannunsa ya shafa kanta tare da kissing bakinta cikin 茩asa da Murya yace. "I'm so sorry KEELERH double sorry kinji" Ya fa蓷a yana Rungome ta, sai kuma yanzu ya kejin kunyar shiga gidan da ita, 蓷aukan yay yana Kame fuska babu alamar wasa a fuskarsa ya nufi cikin gidan, babu kowa a main Parlo sai Arif dake zaune yana shan coffee, ganin yadda Akeem yay da fuska yasa kawai Arif yin murmushi tare da 蓷auke kansa. Kai tsaye kuma part 蓷in daya san cewa anan ta kwana yay da ita, yana shiga Aleema da Afaf suka mi茩e tsaye tare da fa蓷in "Wlcm Hero" Bai kallesu bare kuma ya amsa gently ya kwantar da ita, cikin nutsuwa kuma ya fara sanya mata drip 蓷in kana ya sanya injection 蓷in ciki, sauran kayan kuma ya ajjiye a gefen bed 蓷in. Kallon tsaf yay musu kamar zai magana sai kuma ya juya tare da ficewa daga cikin part 蓷in. Yana Shirin shigewa nasa part 蓷in yaci karo da Ummi kansa ya sunkuye yana 蓷an cije lips 蓷insa, fuskarta babu walwala tace "tana ina?" Idanunsa ya bu蓷e yace "tana ciki" bata 茩ara yi masa Magana ba shi kuma ya shige cikin part 蓷in da yake, wanka ya 茩arayi da ruwan zafi sosai kana yay Sallah ya kwanta yana dafe kansa. Ummi na shiga Afaf na fitowa zata kiran da Karim ke mata, "ina zaki" kanta a 茩asa tace "Ummi Karim ke kirana" Ummi tace "Kinyi masa gaisuwa dai?" Afaf tace "eh Ummi" bata 茩ara Magana ba ta shige ciki, tana shiga ta samu Aleema na waya da p.a wajan Akeela ta nufa kallo guda tayi mata ta san cewa Akeem ya riga ya maida Akeela cikakkiyar mace, cikin sauri ta 茩ara dubata a nan kuma ta lura da ciwon da taji a 茩asanta, cream ta 蓷auka ta shafa mata Zuciyarta fal tausayin Akeela.. Bayan Akeem ya farka ne ya 蓷an watsa ruwa ka蓷an ya sanya Jallabiya kana ya fito main Parlo, a nan ya samu Dad da Aalam tare da Abbu inda yake fa蓷a musu gobe yake son komawa Kano, Dad kuma yace mene yasa bazai zauna ba har sai Aalam ya tafi. Zama Akeem yay a 茩asan carpet tare da 蓷an mi茩ar da 茩afafuwansa ya shiga girgiza su, kallon Akeem Abbu yay kana ya kalli Aalam wanda shima yake faman girgiza 茩afa, Murmushi kawai yay a hankali kuma Akeem yace. "Sannunku da hutawa, Abbu, Dad, Alab" da yawwa suka amsa Banda Abbu da yace "Kai ina ka kai 拼ar mutane" a lokacin na farko daya 蓷an marai-raice wa Abbu fuska yace "Abbu nafa dawo da ita" Abbu yana ha蓷e fuska yace "na sani, wlh Dr ka fita a ido na kai ko kunya baka ji" kamar Akeem zai kuka yace. "Dan Allah Abbu kayi hqr ban sakewa" numfasawa Abbu yay yana fa蓷in "maganar Khadijertou fa" kamar Akeem bazai magana ba sai kuma yace "nayi magana dasu na bada umarnin a sake su" a nan kuma yake fa蓷a masu asalin abinda ya faru da kuma mutuwar Fati. Sosai sukai mamaki Asheer dake tsaye yana jinsu ya sauke numfashi yana juyawa. Dad ne yace "Akeem ka fara shiryawa za kabi Aalam zaka ziyarci danginka a yanzu" fuskarsa ce ta sauya kafin yace "Akeela fa?" Abbu yace "zan tafi da ita Kano, sai bayan Azumi za'ai biki a kaita" a fili Akeem yace "Tab" hatta Aalam da bai magana ba sai daya juya ya kalli Akeem da mamaki Abbu yace "ya akai?" Kai tsaye Akeem yace "Abbu nima bayan Ramadan 蓷in naje" Abbu yace "bana son Shirme umarni nake baka ka fara shiryawa,idan kana da aikin da zakai ka tabbatar kayi rayuwar Al'kaseem ya 茩arasa" cikin nutsuwa da kamewa Aalam yace "ka barshi mana idan baya son zuwa" shidai Akeem Mi茩ewa yay bai 茩ara magana ba ya mi茩e tare da nufar 蓷akin da Akeela take. Yana zuwa ya samu Ummi zaune tana bawa Akeela tea ita kuma sai kuka take tana ri茩e bayanta harta 蓷an fa蓷a, tana ganin Akeem 蓷in ta 茩an茩ame jikin Ummi, ganin haka yasa Ummi fa蓷in. "Zaka iya fita Malam, daga yau har ka tafi Saudiyya kada na sake ganinka tare da Daughter" Kasa magana yay saboda da tashin hankali ransa yay matu茩ar tashi, mai suke son mayar dashi ne? Bayan ya kama sanin da蓷in matarsa yanzu kuma za'ai masa shamaki da ita tab. Wlh ba zai iya ba akwai matsala sunma mayar dashi wanda bai san mene yake ba, part 蓷in Laylerh ya nufa yana zuwa ya samu Amani akan cinyarta da sauri Amani ta mi茩e tana fa蓷in "Abbie" 蓷aukanta yay yana cillata sama tana dry kana fin kuma ya rungome ta. Zama yay kusa da Laylerh ya shiga danna mata 茩afarta yana shafa mata magani ba tare da yace da ita komai ba. After 4days Abu kamar wasa har yanzu Akeem bai 茩ara ganin Akeela ba, ko a waya baya samunta gashi bata fitowa Parlo sosai ya shiga tashin hankali kamar zai mutu, lokacin da Akeela ta samu labarin mutuwar Papi ranar bata iya bacci ba, tai kuka sosai kamar ranta zai fita kana kuma tayi masa addu'a, Mami kuma da Yana sun shiga wajan Dada Yana taga tashin hankali na jin mutuwar Fati, Anup kuwa bata kwana gidan ba tai ficewarta yawo, Tafiyar su Aalam na matsuwa yayinda kuma azumi bai fi saura kwana 7 ba. A lokacin ne kuma takin da su Akeem suke nema ya kammala inda za'a shigo dasu gobe zuwa 茩auyen wudil. Akeem na zaune a Parlo yana kallon tafsir na fa'idar Zakka, yana sanye da Armless sai 3gauter yay kyau sosai, 茩arar rufe 茩ofa da yaji ne yasa ya bu蓷e idanunsa bayanta kawai ya iya kala ta fito daga part 蓷insu zuwa kitchen, wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke kana cikin sauri ya mi茩e tsaye tare da bin bayanta. Tana tsaye tana ha蓷a tea gefe guda kuma wainar fulawar da Afaf tayi, daga ita sai wata 茩aramar body short ta 蓷ura 茩aramin mayafi a kanta, sai 茩amshi take ta 茩ara haska da 茩iba hips 蓷inta ya sake bu蓷ewa. A hankali ya sauke wata 苼oyayyiyar Ajjiyar kana ya maida 茩ofar ya rufe yasa mata key.. Motsin da taji yasa ta juya da sauri ganinsa kuma yasa jikinta ya fara rawa tuni idanunta ya cika da hawaye, gently ya shiga takawa zuwa inda take tsaye yana zuwa ya kalli fuskarta shi haushin rawar jikin yake, cikin 茩asa da murya yace. "Aljani na zama ne?" Kai ta girgiza masa hawaye na sakko mata cikin ha蓷e fuska yace "to wannan rawar jikin fa?" Nan ma ta girgiza kai Murya ya 蓷an 蓷aga yace "speak up, ke ko tausayi ne baki yi ne? Wajan kwana hu蓷u ban saki a ido na ba, kullum da ciwon ciki nake kwana kalleki, ba ruwanki kinma manta cewa ni mijinki ne ina da ha茩茩i a Kanki" ya fa蓷a yana tsareta da idanunsa masu kaifi kuka ta sanya tace "Allah ban sakewa dan Allah kada kayi min komai" Murmushi Yay kana a hankali ya sanya hannunsa tare da 蓷aga ta sama ya sauke ta akan canter 蓷in kitchen yana tattare rigarta zuwa sama tare da ware 茩afafuwansa, wani irin yarr yaji lokacin da yaga babu komai a jikinta ko pat babu. Ajjiyar zuciya mai 茩arfi ya sauke yana 蓷ura 茩afarsa guda 蓷aya akan canter 蓷in wajan cinyarta kafin a hankali yace. "Meye kike tsoro 蓷in? Ni mijinki ko kuma tsoran amsar ha茩茩i na?" Ya fa蓷a yana lumshe idanunsa tare da zuge zip 蓷in wandonsa wani irin 茩an茩ame idanunta tayi lokacin daya zaro j 蓷insa jikinta har tsuma yake tace. "Am sorry Hamma Allah ba zan sake ba, wlh ka 茩ara mutuwa zanyi" dry ce ta kusa kama shi cikin wani irin fitinannan yanayi yace "tunda akai na farko baki mutu ba wannan ba haka" Ya fa蓷a yana manna mararsa akan nata bakinsa yana motsawa alamar addu'a baya ko tsoro Ihun da zata iya yi masa dan ma ya rufe 茩ofar. Idanunsa na cika da hawaye ya tallafo fuskarta a hankali yay kissing goshinta tare da fa蓷in.. "I love You so much wify you're my life my everything" ya fa蓷a yana danna crowns 蓷insa cikin jikinta wani irin numfashi Akeela taja tare da sanya hannunta ta ri茩e shoulder 蓷insa tama kasa kukan gaba 蓷aya shaa hawaye ya shiga zuba akan fuskar Akeem cikin sar茩ewar numfashinta yace. "I love You, I might not love You the way you want.... But i love Keelerh" wani irin 茩an茩ame ta yay yana jinta fiye da yadda ya jita a farko hawaye ya茩i tsayawa akan fuskarsa.. "please love me back...." Kasa 茦arasa maganar yay saboda inda yaji Akeem 蓷insa na ta蓳awa sai kawai ya fashe da kuka..... 馃憦馃徎馃憦馃徎 Astagafirullah Allah ya sadamu da alkairan da suke wannan juma'ar. 08119237616 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 111-112 Ha蓷e fuska Akeem yay, Duk da cewa yaji da蓷in yadda tazo basa hqrn bata shiga irin layin sauran mata masu girman kai wajan bawa miji hqr ba. Ganin yadda yay banza da ita 蓷in ne yasa ta 茩ara sakin kuka sosai tana ri茩esa tare da fa蓷in. "Allah ban sakewa kayi hqr kaji" Murmushi ya saki wanda ya sanya dimples 蓷insa lomawa cikin 茩asa da murya irin ko a jikinsa 蓷in nan yace. "Kee 蓷aga ni" ka fa蓷a ta ma茩e a jikinsa tare da fa蓷in "Uhm a'a" banza yay mata yaci gaba dayin abinda yake ganin haka yasa Amani tace. "Abbie Anuty beauty kuka take kace kayi hqr" idanunsa ya lumshe tare da bu蓷ewa ya kalli Amani kana kuma yace. "Rabo da ita tai tayi, tunda bata tausayin Abbienki ko? Bata san darajar ha茩茩insa ba, bata san how much I love her ba" Akeela hannunta ta zura ta wajan hannayensa ta zagayo dasu wajan 茩irjinsa tace "Allah kuwa Abu Amani ban sakewa I'm sorry please" Amani ma kuka ta sanya tace "Allah Abbie ba zata kuma ba, kaji Aunty beauty ki ri茩e kunne ki bawa Abbie hqr" zamewa Akeela tayi daga jikinsa ta sakko 茩asa inda amani take tayi knell down, a hankali ta ri茩e kunnanta, Amani ma ta ri茩e nata kunnan cikin shagwa蓳a tare da marai-raice fuska Akeela tace "forgive me please Zauj" kallonta yay yana jin wani mahaukacin sonta yana 茩ara ratsa zuciyarsa, shirun da yayne yasa Amani fa蓷in "Abbie ka yafewa Anuty beauty kaji ba zata sake ba" Murmushi Yay yana 茩ara kwanciya abinsa hankali kwance kamar ba zai Magana ba sai kuma yace "hands up" hannayensu suka 蓷aga zuwa sama shi kuma ya 茩urawa 茩irjinta idanu, yana kallon yadda suka 茩ara girma saboda training 蓷in da yake basu, ganin yanayinsa ya fara sauyawa yace "Amani come here" Mi茩ewa tayi tsaye ta 茩arasa wajansa jawota yay ya sumbaci goshinta tare dayi mata addu'a yace "good night Amani Abdul-hakeem Bukar Bello kiyi addu'a" Murmushi tayi tace. "Thank you Abbie, kace itama ta tashi" janyeta yay a jikinsa yace "ok jeki" wajan Akeela ta nufa tace "Good nigh Anuty beauty" Akeela tace "Night shalele" Fita tayi shima Akeem ya mi茩e tare da rufe 茩ofar. Juyawa yay zuwa inda Akeela take yana zuwa ya zauna kusa da ita yace. "Wanda kama?" Zare ido tayi tace "Uhm ni amma ai nace kayi Hqr" yana kallon 茩irjinta yace "banyi ba" kamar zatai kuka tace "please" shiru yay kafin yace "ok, zo kiji idan kina so na hqr" hannunta ta sauke zuwa 茩asa tare da matasa wa kusa dashi 蓷aga ta yay ya 蓷ura kan cinyarsa yana zame hular kanta yace. "Kina so na hqr?" Kai ta 蓷aga masa yace "ok kiss me" runtse idanunta tayi tana fa蓷in "uhm kai Zauj" ha蓷e fuska yay yace "to 蓷aga ni" mi茩ewa tayi zata 蓷aga sa ta tuna da maganar Ummi da kuma ta Aleema, bata son Mala'iku su tsine mata haka kuma bata san Bobbonta ya auri wata, kwa蓳e fuska tayi ganin Yadda ya tsare ta da idanu kana tace "to ka rufe idanunka" kamar zai magana sai kuma yay shiru kana ya lumshe idanunsa, a hankali ta 蓷ura hannunta akan 茩wantaccen sajansa tana 蓷an shafawa ka蓷an saboda wani laushi da yay mata a hannu, cikin nutsuwa kuma ta gyara zamanta akan cinyarsa a hankali ta manna fuskarta akan nashi tare da 蓷ura bakinta akan nasa, 茩irjinta na bugawa diff diff haka ta shiga kissing 蓷insa tana lumshe idanunta. Akeem kam da蓷in da yay masa yawa ne yasa kawai ya bu蓷e idanunsa yana kallonta yana sauke wani irin ajjiyar zuciya ganin ba zai iya jurewa bane yasa ya 蓷auke ta Cak zuwa kan bed 蓷in, tare da mi茩a hannunsa ya kashe lamp bedside, a 蓷an tsorace tace. "Uhm Zauj" yana zare rigarta tare da kwanciya akan bed 蓷in ita kuma ya 蓷ura ta akansa yace. "Yes Hubb" kamar zatai kuka tace "me zakai min" sai da yay mata naked yace "me zaki min dai" Idanunta ta zare tace "what" yace "Yes! Yau riding zaki" turo baki tayi tace "mene haka? Ni ban iya ba" dry yay mata yana mata cakulkul yace. "I'll teach you" yau kam Akeela ta gane Akeem ba 茩anwar lasa bane, mai makon shi da yake mata yau kam ita ya sanya tayi, ta gane kuranta ashe ba 茩aramin aiki suke ba, duk kwankwasonta sai da ya amsa, jikinsa ta fa蓷a tana sauke ajjiyar zuciya shi kuma ya rungometa yana sakin ajjiyar zuciya tare da fa蓷in "kin gane aiki nake ko?" Shiru tayi masa dai-dai kunnanta ya hura mata iska yace "Thank you Allah yay maki albarka" a sanyaye tace "Ameen" ta fa蓷a tana 茩an茩amesa, can kuma ta 蓷aga fuskarta dake 茩irjinsa cikin ta蓳ara tace "Zauj" yace "Hubb" tace "bacci" hasken bedroom 蓷in ya kunna tare da 蓷aukanta zuwa bathroom wanka tayi shima yay kana ya kasa mata Jikinta da ruwa mai zafi sosai, suna fitowa ya shafe ta da rubb, kana ya 蓷auki magani wajan kala uku ya bata. A ranar baccie ka蓷an sukai sbd zazza蓳in daya takurawa Akeela sai kuke kuke take masa tace nan tace nan, shi kuma sai addu'a yake mata, sai Subhi tai sallah da 茩yar kana yay mata allura bayan ta gama cewa bata so, bacci ne ya 蓷auke ta ajikinsa akan prayer mat, sai da yaga baccin yay nisa kana ya 蓷auke ta zuwa part 蓷insu, yaci Sa'a babu kowa a main Parlo yana shiga ya kwantar da ita ya kashe i.c tare da rufe Windows. Yana fita yaji ance. "Muhammadur Rasulullah sata ko kuma ajjiya mene daga ciki?" Ha蓷e fuska yay kamar baiji abinda Didi ta fa蓷a ba, Didi da kanwa bata ji茩a a bakinta tace. "Yanzu lalacewar taka takai kana bin 拼ar Mutane har 蓷aki ashe sallamamme ne kai bani da labari?" Akeem yace "toke kike sallamar dani ne?" Didi tace "tab, wlh baza kaja ana zagin mu ba, haka kurum ka 蓷irkawa 拼ar mutane ciki mu shiga uku" Murmushi Yay yana shafa sumar kansa yace "Ina dai cikin ba shege bane nine ubansa ko? Ni Allah ya amshi addu'ar ki" kuka Didi ta fashe dashi tace "mun shiga uku jama'a ana ta fa蓷a min Audil bai da hankali ban yarda ba sai yanzu" ka fa蓷a ya 蓷aga yace "Ohhu maki" dai-dai nan Meema ta 茩arasa wajan tana fa蓷in. "Didi rigima da safiyar nan?" Kuka Didi ta 茩ara fashewa dashi tace "zagi babu kalar wanda bai bin ba, gori kowa sai da nayi ladama kulasa wai tunda nake zuwana Makka sau 蓷aya shi kuwa shine mai Saudiyya ma, naga dai kiran Allah ne zuwa Makka ko yanzu Ubangiji idan yay niyya sai naji ance Mero ta biyani kujera abin ai daga Allah yake" Zaro ido Akeem yay yana uwar 茩aryar da aka lafta masa, Meema ce ta juya ta 蓷an kalli Akeem ai kuwa suka ha蓷a ido hakan yasa yace "Mrng Momma" Murmushi kawai tayi tace "ka tashi lafiya dai... How was your body" da sauri Didi tace "wanne jiki bayan yanzu ya gama yiwa 拼ar..." Kallon da Akeem yay mata ne yasa ta ha蓷iye sauran maganar, Murmushi kawai Meema tayi tace "rabo dashi Didi hajjin bana dake za'ai" matse hawaye Didi ta fara tace "Ni daman nasan ke ba muguwa bace Allah dai ya sauke ki lafiya" da sauri Meema tabar wajan tana jin kunyar yadda Didi ta tsinkata a gaban sirikinta, Murgu蓷a mata baki Akeem yay yace "maro茩iya" tace "Ubanka Bukari shi kayiwa wlh bani ba" shigewarsa yay, ducoment 蓷in da p.a ya fashi ya 蓷akko kana ya fito kamar wanda yake tunanin shi yake nema yana fitowa ya ha蓷u da Asheer tsayawa, for now dai yasan cewa Asheer mijin Meema ne, Meema kuma mahaifiyar matarsa ce, dole ya bashi girma duk da ya girme shi, a ta茩aice yace. "Mrng" jim Asheer yay kana yace "Kana lafiya ya jiki" a ta茩aice yace "Allhamdulillah" ducoment 蓷in hannunsa ya bashi kana yace "ka ajjiye a wajanka please" amsa Asheer yay a ransa yana hamdala kana yay part 蓷insa. Akeem kuma wajan Aalam ya nufa, a zaune ya samesa akan ladduma da mug 蓷in coffee a gabansa, gefe guda kuma Laylerh ce tana masa Magana akan Akeem 蓷in ba lallai ya bisu ba, sallama yay masu yana mai 茩arasawa inda suke zaune, zama yay kusa da Laylerh yana fa蓷in "Sabahul khair Aalam da Laylerh" amsawa sukai kana Laylerh tace "kasha coffee 蓷in ne?" Girgiza mata kai yay yana lumshe idanunsa, Aalam ne ya 蓷auki wani cup ya zuba masa kana ya bashi yana fa蓷in "gashi 蓷an Abbu" amsa Akeem yay tare da fa蓷in "thank you Alab" cikin nutsuwa ya fara shan coffee 蓷insa yana girgiza 茩afarsa duk abinda yake Aalam na lura dashi, Laylerh ce tace. "Yau da yamma jirgin mu zai tashi fatan ka gama shiryawa kuma ka sallami matar ka" shi dai bai mata Magana ba, lura da halinsa Akeem 蓷in ya 蓷auka yasa Aalam fa蓷in "ki barsa ya gama" bayan ya gama shan coffee 蓷in yay hamdala, sai a lokacin ya kalli Laylerh yace "Laylerh zan biyo ku daga baya" tace "mene yasa" shiru yay domin yana jin nauyi su kai ya shafa yace "munyi magana da Abbu zai fa蓷a maku" ya fa蓷a yana mi茩ewa tsaye, kai tsaye kuma wajan Abbu ya nufa, yana zaune shima yana shan coffee, zama yay yana 蓷an marai-raice fuska hakan yasa Abbu yace "ya akai ne, tunda ka fara shagwa蓳e fuska nasan ba abin arzi茩i bane" na蓷e 茩afarsa yay yace "Abbu Laylerh tace wai na shirya zasu tafi" Abbu yace "And then....?" Akeem yace "Nifa" dakatar dashi Abbu yay wajan fa蓷in "tashi kaban wajan, dole kabi iyayenka umarni na baka" bai ce komai ba ya mi茩e tare da ficewa yana jin zuciyarsa babu da蓷i. Part 蓷insa ya koma yay wanka ya shirya cikin 茩ana nan kaya na shan iska, 10 dai-dai gaba 蓷aya suka zauna a dinning domin yin breakfast Banda Akeela da har yanzu take bacci. Babu jimawa wani securitie ya shigo bayan ya gaida Dad yace "wata mata mai suna Khadijertou ana ce mata Mami matar Bukar tana neman izini" Da sauri Didi tace "kace ba'a bata ba, munyi hannun riga da ita tuff tuff Ubangiji yay mana tsari da irin Khadijertou atoh" Dad ya kalli securitien yace "shigo da ita" babu jimawa Mami ta shigo tana sanye da lace fari tas amma tai bala'in ramewa, kana ganinta kasan tana cikin damuwa, Sallama tayi duk suka amsa Banda Abbu da Didi da Akeem, tana shigowa Asheer ya 蓷aga kansa tare da zuba mata idanunsa masu kaifi shima, Itama kallonsa tayi tana mamakin kamanninsa da Abbu, bata tsaya jiran komai ba ta zube a wajan tana sakin kuka tare da fa蓷in. "Dan Allah Abbu ka yafe sharrin shai蓷an ne, da kuma ba茩in cikin rasa 蓷ana da nayi ta sanadiyar Akeela da kuma abinda zuciya ke muradi, na fahimci kuskure ne rayuwa bata yimin da蓷i dan Allah kayi hqr ka yafe min ko Ubangiji zai ji茩ai na ya dawo da yaro na zuwa gareni" kallonta Abbu yay yace "Khadijertou tun farko sai da nace bana son zuwa Akeela sbd rashin lafiyarta nima amanace a waje na, kice zaki kula da ita haka Akeem yazo ya saman nace babu ruwansa, ashe nayi kuskure dana yarda da hakan, kin zalunci yarinyar da babu ruwanta,wacce bata san komai akan rayuwarta ba, har kike mata gorin cewa zina akai aka haife ta bayan baki san komai na rayuwarta ba, baki duban 茩arfin 茩addarar da kuma fahimtar cewa zanan 茩addararta kenan ba, kalli kiga mahaifiyata 拼ar shugaban 茩asa ce, mahaifinta shugaban zauren Majalisar Dinkin Duniya Allah ya ji茩ansa, wan Mahaifinta sarkin Makka, shima kuma kakanta jinin sarauta ne gashi kuma a matakin shugaban 茩asa, uwa uba mijinta babban likita ne, kuma 蓷an sarki, gashi kuma minista a yanzu, ku蓷i inda na halak ne Akeem ya tara ku蓷in da koni kaina bana dasu,duk da irin taimakon da yake, amma a hakan kike kiran Akeela da TSINTACCIYA? Yanzu duba kiga duk ahlin Tsintacciyar ne nan what a beautiful family" Da sauri Didi tace "Atoh kaf danginki babu mai gatan yarinyar nan, kuma dai shi 蓷a na kowa ne ba'a san maceci ba sai Allah" Kuka Mami take sosai kukan daya Sanya Asheer runtse idanunsa sosai yana dafe kansa dake masa ciwo yana sarawa, Didi ce ta kalli Asheer tace "bawan Allah mai kama da Bukari lafiya dai? Ko dai Wannan gantalalliyar ce ta sanyaka haka?" Kallonsa Abbu yay yace "Wai kam Asheer lafiya kake?" A sanyaye yace "lafiya lou" maganarsa yasa Mami tsayar da kukanta da sauri tace "Adnan" kafin tai magana wani securitie ya shigo yace "拼an sanda na neman Dr Abdul-hakeem Bukar Bello a waje" Akeem dake zaune yana latsa waya ba zaka ta蓳a cewa yana wajan ba, da 蓷an Mamaki yake nanata sunan 蓷an sanda a zuciyarsa, Mi茩ewa yay Abbu shima ya mi茩e dai-dai lokacin Akeela ta fito cikin shirin wata lafaya wacce tayi kyau sosai, ta 茩ara fito da hasken fatarta, da kuma yadda ta 茩ara 茩iba kamar wacce aka ja haka tabi bayansu Abbu. Mayan 拼an sanda ne guda biyar Akeem na zuwa 蓷aya yace. "Mu jami'ai ne daga State C.I.D an turo mu ne akan tafiya dakai bisa zargin hallaka wasu mutane guda biyar da Wudil tare kuma da rusa dukkan arzikin nomarsu, ta hanyar lalata nomar wajan shigo da mugwayen fara masu lalata albarkatun noma" da mamaki Akeem yace "what ni?" 茒aya yace "Yes, zamu iya tafiya" da sauri Akeela ta tsaya gaban Akeem tana girgiza masa kanta hawaye na zubuwa daga idanunta tace "Dan Allah kada ku tafi dashi wallahi ba zai iya kashe mutum ba" 蓷an sandan yace "hey young lady, muna respecting mijinki ne da tuni munyi gaba dashi" Cije baki kawai Akeem yay tare da kama Akeela yace "shittt ya isa, just wait for me ok" girgiza masa kai tayi tana rungome sa tace "A'a Zauj dan Allah kada ka barni wlh Wannan sharri ne ko kiyashi ba zaka iya kashewa ba" idanunsa ne yay jajir akan wasu banza tana neman tayarwa da kanta hankali, cikin nutsuwa yace. "Idan kina kuka raina zai 蓳aci zan dawo ok" kuka ta 茩arasa fasawa wanda ya sanya gaba 蓷aya mutanan cikin gidan suka fito Banda Aalam da Asheer, cikin kuka tace "Toka tafi dani mana Zauj, dan Allah kada ka barni" Ummi wacce ta fara kuka itama tazo ta kama hannun Akeela tana tirjewa tare da ri茩e hannun Akeem, a gigice kuma Abbu ya fara kiran Number p.a daman yana Abujan, Afaf da Aleema ma kukan suke, Meema kuwa ta kasa yin komai sai kawai ta koma waje guda ta zauna, ta shiga sauke ajjiyar zuciya. Kukan da Akeela yake ya tsananta hakan yasa kawai Akeem ya dafe saitin zuciyarsa tare da nufar motar 拼an sanda zuciyarsa kamar zata fito waje, wani ihu da Akeela tayi tana fa蓷in "No Zauj Kada ka bisu" ta fa蓷i hakan tana Shirin 茩wace hannunta daga na Ummi Akeem bayan ya shiga motar suka ja motar da gudu tare da barin wajan, tafiyar da akai da Akeem yay dai-dai da she茩a aman da Akeela tayi, wani amai take da dukkan 茩arfinta amai ne wanda yake kama dana masu laulayin ciki... Tsintacciya na ku蓷i ne 08119237616 3/18/22, 20:28 - Buhainat: 117-118 Yauta kama juma'a kuma yau ne ya kama ranar idin 茩aramar sallah, rana ce ta musamman wacce ko wanne musulmi na wannan Duniyar yake farin cikin zuwanta, ranar da babba da yaro tsohu da tsohuwa suke jiran zuwanta, itace kuma ranar da aka sallame azumin wata Ramadan. Gari ya 蓷auki hu蓷u bar masallatan idi baka jin komai sai tashin tasbihi. 鈥淎llahu akbar, Allahu Akbar La'ilaha illah, Allahu Akbar kabeera, Walahamdulillah kasira, wasubuhanallahi bukuratan wa'asila鈥� Misalin 茩arfe 8:30 Akeem ne yake sakkowa daga kan strains 蓷in benen part 蓷insa, yana sanye da wata dakakkiyar shadda gezner fara tass da ida sai 蓷aukan ido take, anyi masa 蓷inkin jamper da babbar riga, ga wata wula mai tangaran daya sanya a kansa, yay wani irin kyau fuskar wasai kamar ba Shine yasha kuka jiya ba. Cikin nutsuwa yake takawa 茩afafuwansa a saman benen bakinsa yana motsawa yana tasbihi ga Ubangiji, a haka ya isa Main Parlo yana zuwa Abbu yana fitowa hannunsa ri茩e da Amani wacce ta sanya sabbin kayanta ga wata babban hijab da aka sanya mata, dur茩osawa yay ya 蓷auki Amani cak suka fita shida Abbu ba tare da kowa yay Magana ba. Suna fita Adnan na shigowar shima da irin shigarsa ta Akeem da Abbu duk iri guda sukai, mota 蓷aya suka shiga Adnan na gaba Bala driver yana jan motar, Akeem da Abbu suna baya Amani tana cinyar Akeem 蓷in, a haka isa babban masallacin juma'a dake nan Railway quarters Nasarawa. Suna zuwa kai tsaye suka shige cikin masallacin sa蓳anin wasu dake zama a haraba. Suna zaune kowa yana sauraran hu蓷u ba har 9 tayi aka tada sallah, sallar data sanya farin ciki a zuciyar ko wanne musulmi, bayan idar da sallah aka shiga gaisawa, Akeem ne ya 蓷an dur茩osa a wajan Abbu tare da fa蓷in "Ta茩abbalallahu minna ya minka Abbu" Murmushi Abbu yay yana shafa kan Amani wacce take kallon Abbienta yace "Ma sha Allah, Ubangiji ya amshi ibadarmu" Adnan ma yace "Barka da shan ruwa Abbu" shima Murmushi Yay ya amsa kana suka nufi gida. Lokacin da suka isa Ummi tana Parlo tasha ado abinta tai kyau sosai, sai Meema wacce take zaune itama tana shan fresh milk Wanda Ummi ta bata, itama tayi kyau jan lallen da akai mata sai 蓷aukan ido yake, gaba 蓷aya suka dur茩osa suna gaida Ummi, Akeem kuma ya 蓷an juya ya kalli Meema wacce kanta yake 茩asa tana 蓷an satar kallon Asheer yace "Anyi sallah lafiya Momma?" Tace "Allahamdulillah ya mai jiki? Allah ya maida alkairi" yana 蓷an lumshe idanunsa yace "Ameen" mi茩ewa yay ya nufi part 蓷in Didi tana tsaye hannunta ri茩e da 拼ar fose, ta yafa mayafi da sauri tace "Lale lale jama'a ga Audil" 蓷an ha蓷e rai yay yace. "To ina naje da?" Tace "A'a wlh ba ruwana kaci kanka masifar ka ta koma kanka, aniya bil aniya bana son neman Magana" Murmushi Yay yace "ke kika sani" tace "daman zan sani 蓷in wlh kaji tsoran Allah wannan batsa kake meye kuma ke kisa sani, yanzu dai ina matar taka da jiki? Itama sallamammiya ko 蓷an gaisuwa babu" Akeem na 蓷aukan zuma yace "yarinyar da babu lafiya me zatai maki kuma?" hannu ta 蓷aga masa tace "A'a kada ka zageni nasan jira kake kayi min ba茩in cikin zuwa makka to aniyi bil aniya li'ilafi 茩urash" Murmushin kawai yay kana ya 蓷an rankwafa yace "Barka da sallah Didi" washe baki tayi tace "Yawwa ko kai fa 蓷an albarka" mi茩ewa yay tare da ficewa, Maganar su Aleema ya jiyo a kitchen dan haka sai kawai ya shige part 蓷in su wajan Akeela, lokacin tana tsaye da raguwar 茩arfinta duk da babu inda yake mata ciwo amma ranta duk babu da蓷i tunda taji Labarin zubewar cikin. Tana sanye da wani ha蓷a蓷蓷an lace light blue anyi mata A shape yay mata kyau sosai tayi 蓷auri irin na zamani, ga hannunta gwanin sha'awa sbd henna 蓷in da akai mata, tsaye yay yana bin ha蓷a蓷蓷an shape 蓷in bayanta da idanu, musamman da yaga hips 蓷inta ya sake bu蓷ewa kamar me. Numfashi yaja kana a hankali ya maida 茩ofar bedroom 蓷in ya rufe kafin a hankali ya 茩arasa inda take tsaye, lokacin tana 茩o茩arin sanya necklace a wuyanta, hannunsa yasa a hankali ya ha蓷a bayanta da jikinsa Kafin cikin nutsuwa ya amshi sar茩ar daga hannunta yana goga hancinsa da sajansa a wuyanta ya sanya mata sar茩ar, matsawa yay da ita gaban madubin bedroom 蓷in, hannunsa ya sanya ya rungome cikinta dasu kafin ya langwa蓳ar da kansa gefen wuyanta, yana sha茩ar 茩amshin turarenta wanda Ummi ta bata. Idanunta dake a lumshe ta bu蓷e ta cikin madubin suka ha蓷a ido, 茩uri sukaiwa junansu zuciyoyinsu na harbawa naso da 茩aunar 蓷an uwansu, idanunta ne yay rau rau ya 蓷an girgiza mata kansa alamar kada tayi kuka, Wayarsa ya 蓷auka 茩irar Iphone 13pro max tana jikinsa ya shiga 蓷aukar su photo, a hankali kuma ya juyar da ita sukai farcing juna, kanta yasa a wuyansa shi kuma ya sanya hannunsa a waist 蓷insa nan ma ya shiga 蓷aukan su. Bayan ya gama ne ya ajjiye wayar gefe guda kafin a hankali kuma ya tallafo fuskarta a tafin hannunsa ya shiga 茩are mata kallo, cikin nutsuwa ya manna bakinsa a saman goshinta ya sakar mata da wani irin kiss wanda ta jisa har tsakiyar kanta sbd sanyin da la蓳蓳ansa sukai, a hankali ya dawo da bakinsa kan hancinta shima yay masa kiss, kana yaywa kumatunta, ha蓳arta ya tallafo suka 茩ara ha蓷a ido ya 蓷aga mata gira alamar "What?" Wani cute smile tayi masa wanda yasa dimples 蓷inta lomawa, ba tare da tace komai ba ita kuma ta sanya bakinta a hankali akan nasa, idanunta a cikin nasa kamar yadda yake kallonta cikin wani irin fitinannan salo ta kama lip's 蓷insa ta shiga kissing 蓷insa kamar yadda ya kuyar da ita. Idanunsa kawai ya lumshe ya shiga fidda wani irin numfashi, ya narkewa a jikinta, wajan 10scnds ta zare bakinta daga kan nasa tana mai zamewa 茩asa dai-dai da 茩afafuwansa kanta a 茩asa cikin sanyin murya tace. "Ta茩abbalallahu minna wa minka Zauj, Ubangiji ya bada ladan ciyar damu da kayi, da arzi茩inka na haram, Allah yasa munyi ibada lafiya, Ubangiji ya bamu madadin 蓷an da muka rasa albarkacin wannan ranar" ta fa蓷a tana ri茩e 茩afarsa, wani irin mugun da蓷i ne ya kama Akeem, har bai san lokacin daya zame ya zauna kusa da ita ba, yana mai 蓷aga ta tare da zaunar da ita akan cinyarsa, cikin nuna jin da蓷i da kuma tarin so da 茩auna yace. "Ameen鲁 Hubb, Ubangiji yay maki albarka ya bamu zuri'a na gari, kiyi hqr kiyi hqr kinji nasa kin rasa unborn namu" Murmushi tayi hawaye na sakko mata, a jikinsa ya sata ganin da gske kuka zatai masa, sai kawai ya shiga shafa bayanta yana hura mata iska, da sauri ta shiga sauke ajjiyar zuciya tana 茩an茩amesa, har sai da kukan ya fa蓷a mata kana ta 蓷aga kanta ta kallesa tace.. "Zauj" a hankali yana shafa kanta yace "Na'am Hubb" tace "Please ina son wani babyn ina son yara da yawa Zauj please! Please kaji" yana kallon zanna lallen hannunta yace. "Ubangijin daya bamu wancan ba tare da mun sani ba, shine zai kuma bamu wani keep praying Hubb kuma masu albarka" kai ta 蓷aga masa tana komawa jikinsa ta kwanta. "Yaushe akai wannan abun?" Hannunta ta kalla tace "Yau da Subhi da za'aiwa Momma nace ina so da 茩yar Ummi ta bari" gyara mata zama yay a jikinsa yace "Uhm i like it yana hannun naki kyau sosai Hubb" Murmushi tayi tace "Duk kyansa bai kai Zauj ba, Allah Zauj kana da kyau sosai" lumshe idanunsa yay yace "Muna da kyau dai, tunda kamar mu 蓷aya ko" tace "Eh kam, amma ka fini kyau fa kalli Wannan gemun naka mai kyau" ta fa蓷a tana jan gemunsa. Idanunsa ya bu蓷e sosai a kanta yace "bari dai tunda zan can kike so, mace tafi namiji ta ko'ina Hubb, i never see a beautiful lady kamar ki wlh, kina da manyan idanu gadi blue sexcy kuma, ga 茩aramin baki pech dasu, ga zagayayyiyar fuska, ga gashin kira da full eyes lashes dugwaye, uhm ga ga 蓷in yay yawa fa hausarki kawai zata fallasa yaranki" Kasa magana tayi sai kawai ta zuba masa ido kwallon ta yay yace "Ya akai?" A hankali tace "Anna Uhibbukaaaaaa" hancinta yace "I love You too Akeelerh Ayub Bello Abdul-hakeem" Wayarsa ta 蓷auka tace "Ka kira Laylerh mu gaisa mana" yace "muda zamu mene na gaisuwar" ta ware ido tace "Are You serious Zauj" gira ya 蓷aga mata yace "Eh ba zata za muyi musu, gobe zamu tafi, Momma kuma sai ta haihu" shiru kawai tayi masa sai Murmushi take tana ya motsa masa sajansa, hannunsa ya 蓷ura akan brest 蓷inta yace "baki tambayan yaya akai kika samu kaso daga cikin ku蓷in Papi fa" lumshe idanunta tayi sbd hannunsa daya zura a rigarta "uhm" kawai tace shi kuma yace "Ajmal yace, shine yay wasiyya a ranar da zai rasu, ya rubuta adadin filayen da za'a baki da kuma ku蓷i, yace bai miki komai a rayuwa ba, yana son ki kasance cikin farin ciki, yasan baki da gadonsa hakan yasa ya ware maki kaso mafi yawa a ku蓷in sa" Nan ma "Uhm" kawai tace a ranta tana yi masa Addu'ar samun nasara a rayuwarsa. Jin yanayinsa ya fara sauyawa ne yasa ya mi茩e tsaye da ita yana mai sauketa a hankali, yasan ko giyar wake yasha bai isa yay mata wani abu ba, domin anyi masa warning sosai kuma shi da kansa yasan gsky suke fa蓷a. Suna Mi茩ewa Afaf ta shigo bayan ta gaida Akeem tace "Wai breakfast yana jira" harara ya 蓳alla mata yace "mara kunya,sai rawar kai sbd za'ai aure" ficewa tayi tana mamakin 茩arfin halinsa kamar ba hannunsa ta gani a 茩irjin Akeela ba. Fita sukai a tare sai 茩amshi suke suna magana 茩asa 茩asa. Tun daga nesa Meema ta kallesu tasan suna cikin farin ciki kuma suna 茩aunar junansu. Zama sukai akaci tuwon sallah da naman kaji, masa, sinasir shi dai Akeem waina kawai yaci sai coffee, Akeela kam zallar naman ta keji wanda yasha kayan 茩amshi da yaji. Akeem ne ya kalli Abbu yace "Abbu Mami fa?" Fuskar Abbu babu yabo ba fallasa yace "Ya akai?" Kansa a 茩asa yace "Ka mai data 蓷akinta sbd Allah Abbu, tun kafin tayi idda" mi茩ewa Asheer yay zai bar wajan Abbu yace "zauna" komawa yay ya zauna "Adnan nine mai laifi ko Maminka?" A sanyaye yace "Komai kayi abu kayi dai-dai kuma laifinta ne, amma Abbu taci darajar Allah da kuma ni ka yafe mata, sbd son data kewa 蓷an ta tayi hakan, kullum tana kirana tayi min kuka, har jinya tayi asibiti yanzu haka hawan jini ne da ita kayi Hqr" ya fa蓷a yana zamewa 茩asa, gently shima Akeem 蓷in ya zame 茩asa kusa da Adnan yace "Kayi hqr Abbu please" jinjina kai Abbu yay yace "I'll talk to her ku tashi"tashi sukai "Yaushe ne tafiyar naku?" Akeem yace "Gobe idan Allah ya nuna mana" Ummi tace "ba zaka tsaya bikin su Afaf ba? Naga 1week da sallah ne" Akeem yace "Zan dawo kafin 蓷aurin auren, munyi magana da groom's 蓷in babu wani event da Za'ai" da sauri Aleema da Afaf suka kalli Akeem 蓷in harara ya maka musu, Ummi tace "To shkknan Allah ya tsare a gaida su Laylerh" yace "za suji" mi茩ewa yay tsaye ya nufi part 蓷insa sbd yin baccin daya saba tsakanin Zhur da Asr yanzu ko zhur 蓷in ba'a kira ba amma bacci ya keji sbd baiyi bacci sosai jiya ba. Mi茩ewa Meema tayi ta nufi wani part a sanyaye Akeela ma ta mi茩e tabi bayan mahaifiyarta, Meema na shiga taga Akeela kallonta tayi kamar ba zatai magana ba tace "Ya akai?" 茒an kwa蓳e fuska tayi tana 茩arasawa wajan Meema ta zauna kusa da ita tace "kawai biyoki nayi" wayarta tana kiran Mom tace "Sbd rashin kunya?" Marai-raice fuska tayi tace "Kai Momma ke sai ki ta gudu na, kamar bake kika haifan ba, ba gashi yanzu kema Mom zaki kira ba, nasan kuma kewarta kikai ni mene yasa ba zaki bari naji 蓷umin jikin ki ba?" Meema tace "baki abin magana" Murmushi Akeela tayi tana kwanciya jikin Meema tace "I miss you so much Momma Ina Sonki Mamana" shiru Meema tayi mata har Mom ta 蓷auki wayar bayan sun gaisa Mom tace "Ya jikin 茩awata?" Kallon Akeela tayi taga har ta fara bacci ta 蓳oye fuskarta a cikinta kamar yadda ta kewa Akeem, murmushi tayi tana shafa kanta tana jin soyayyar yarinyar nata yana shigarta kafin tace "Da sau茩i kam, amma mijinta yasha kuka inji Ummi" dry Mom tayi tace "haka naji, ya 蓷ura son duniya a cikin, ga kuma ta 茩addamar da aka sha dole" Murmushi Meema tayi tace "Mom ina Dad?" Mom tace "Ina tunanin daga safiya zuwa yanzu kiranki na biyar kenan baki gajiya" shagwa蓳e mata tayi tace "Ni idan ban kiraku ba wa zan kira" Mom tace "Mami mana, call her ki gaisheta ki mata barka da sallah, kuma kema ai gudun 拼arki kike" Meema na dariya tace "Mom to aini ban saba da ita ba" kashe wayar Mom tayi Meema kuma ta kira Mami sosai kuwa Mami taji da蓷i tayiwa Meema gdy. 12:30 Akeem ya farka yay wanka ya shirya zuwa masallacin juma'a, daga nan kuma gidan su P.a ya nufa suka gaisa da mahaifiyarsa P.a kana suka tattauna akan garin Wudil da kuma gyaran da Za'ai musu, da kuma suke kawo duk wata shinkafa 拼ar gwamnati domin manoma su samu masu rabon, hakan ya samu asali ne da bu茩atar da Akeem ya tura wa gwamnati. Sai Asr ya dawo gida, har dare bai nemi Akeela ba yasan idan a wajansa zata kwana to ha zai iya jurewa ba shi yasa kawai ya tura mata luv message ya kwanta cike da soyayyarta. Washe gari jirginsu ya 蓷aga, dashi da Akeela da Amani, da kuma Didi Akeem da Akeela suna Vip suna ta soyayya aka jirginsu ya 蓷aga zuwa Saudiyya. Sosai Aalam yay farin cikin zuwan Akeem, nan da nan 拼an uwa suka fara murna aka shiga bugawa a jaridu da social media da BBC kan cewa babban 蓷an gidan Sarkin Makka Aalam Adil Jahid ya bayyana mai suna Amir Aalam Adil Jahid wanda aka sani da Dr Abdul-hakeem Bukar Bello bayan tsayin shekarun da yay baya nan, Aalam yace lokacin murabus 蓷insa yayi Akeem yace kowa sam baya 茩aunar wata sarauta a bawa Arif ko Azzam. A haka suka 蓷auki sati 蓷aya ana saura kwana 蓷aya 蓷aurin auren su p.a ya dawo ba tare da Akeela ba, sbd kwana biyu bata jin da蓷i ciwonta ya motsa, shida Arif da Azzam anyi biki sosai kowa aka kaita gidanta lokacin Mami ta dawo ta zama kamar ba ita ba shiru shiru da taga Akeem kuma take barin waje, bata bari ko hanya ya ha蓷asu. Kwana biyu da biki Akeem ya koma Saudiyya daga nan kuma ya 蓷auki matarsa zuwa Canada soyayya sabuwa ya wanzu tsakani, baya zuwa ko'ina har sukai wata hu蓷u sai a lokacin ya lura da bayyanar cikinta na wata hu蓷u ciff ashe tun sanda sukaje Saudiyya bayan tayi jini 蓷aya cikin ya samu, farin ciki wajan Akeem kamar yay me, yaji da蓷i yay farin ciki baya barinta yin komai duk yadda yakai da matarsa ya 蓷aga mata 茩afa. Bayan sati biyu cikin yana da wata hu蓷u da sati biyu ya kasa daurewa yaje wajanta ai kam a Wannan daran cikin bai kwana ba, Akeela yi tayi kamar zata mutu nan ma sai da akai mata wankin ciki, Akeem har yafi Akeela shiga damuwa yay kuka sosai, sai washe gari aka sallame su ya dawo da ita gida, a ranar kuma Meema ta sauka ta haifi namiji fari 茩yak茩yawa nan take Adnan yace Baffa ya samu. Bayan sati da haka Akeem bai 茩ara kusantar Akeela ba, yana zaune a Parlo ya 蓷an fa蓷a ka蓷an sbd damuwa fitowa tayi daga kitchen hannunta ri茩e da zuma daga ita sai bra da 3gauter tayi wani mahaukacin kyau, zama tayi akan cinyarsa tare da bashi zuma 蓷in, amsa yay yasha kana a hankali tace "Zauj" yace "Na'am" tace "Alfarma nake nema dan Allah" kallonta yay yace "Allah ya bani iko" tace "Tunda kaga ciwo na bazai bari na haihu ba, duk da irin son da nakewa haihuwar amma ma hqr, dan Allah Zauj kayi aure kaji.. 3/18/22, 20:29 - Buhainat: 119-120 Wani kallon baki da hankali yay mata yama kasa cewa komai, sbd tsananin mamakin kalaman da take fa蓷a. 茒an marai-raice fuska tayi tace "Please Zauj, nasan kana so na kamar yadda kake son haihuwa, kuma kaga Ubangiji bai nufa zan haihu ba, duk cikin dana samu lalacewa yake, ban fa蓷i hakan da zummar wani abu ba, sai dai kawai kwa蓷ayin da nima nakewa haihuwar, kana so na ina sonka hakan ba zai sauya ba, kayi Aure please" "Uhm" yace yana Mi茩ewa tsaye tare da ajjiye mata zumar akan cinyarta, Mi茩ewa tayi tsaye zata bisa yace "kada ki sake ki biyoni" tsayawa tayi idanunta na cika da hawaye tace. "Dan Allah kayi hqr ban fa蓷i hakan da niyyar wani abu ba" ta fa蓷a tana 茩o茩arin ri茩e sa, wata tsawa ya buga mata yace "ke yimin shiru nan, ke kika auran koni na aurenki? Daman ai ba so na kike a tun farko, dan haka banyi mamaki ba dan yanzu kince nayi Aure sbd kin kaji dani ko? Haihuwa kuma wani yace ba zaki haihu ba? Lokacin haihuwar ne kawai bai zo ba, gaba 蓷aya yaushe mukai auren maganar wata 7 ake yanzu, shine abin damuwa har da zaki kawo min wata magana, Well-done Akeela lallai ya tabbata baki so na baki kwanata" Kuka ta fashe da shi tace "Wlh Zauj ina sonka, ban ta蓳a son wani abu kamar ka ba" bai tsaya jiran mene za tace ba yay shigewarsa tare da rufe 茩ofar da key. Zubewa tayi a wajan tana kuka tare da buga 茩ofar tana kiran sunansa. Tsaye yay a bakin 茩ofar yana maida numfashi Wannan shi ne karo na farko da suka samu matsala, lallai soyayya bata dauwama duk sonda kakewa abu sai ya 蓳ata maka rai, a hankali yace "I'm sorry Hubb" A ranar babu wanda ya 茩ara ganin wani, dukkansu kasa bacci sukai kowa ya saba da jikin 蓷an uwansa, haka suka 蓷auki sati guda kafin ta tashi yay ficewarsa asibitin da yake zuwa, kafin ya dawo gida kuma tayi bacci, abin ya damu Akeela kullum sai tayi kuka ita kam bata saba, babu wanda ta sani sai shi zaman gidan ya fara damunta.... Dada ce zaune ita da Yana wacce ta rame tai wani iri sbd masifar da Dada take mata, kamar daga sama sukaji an fa蓷o gidan Anup ce tsaye kamar mahaukaciya, hannunta 蓷auke da wani yaro namiji ga wata kuma a bayanta, ba tare da tayiwa kowa Magana ba ta zube yaran tai waje da gudu. Hannu Yana tasa akai ta fasa ihu tace "Na shiga yaran shegu har biyu wallahi Uwarku za kubi" Murmushi Dada tayi tace "ina zasu? Aike zaki raina domin yara babu ruwansu basu san anyi ba, ba kuma shawara akai dasu kafin samun cikinsu ba, mugun jafa'in da kikaiwa 拼ar wasu shine ya dawo maki kai, da kuma alhakin kashe 拼arki da kikai" Yana tana kuka tace "Haba Dada yaran shegun zai raina? Ba 蓷aya ba har biyu" Dada tace "zaki barinsu amma nima ki barmin gida" kafin Yana tayi Magana an shigo musu da gawar Anup, ansha daman kanta ya samu matsala taje ta kula saurayin wata ita kuma tayi mata asiri yanzu ma Ubangiji ne kawai ya nufeta da kawo yaran, akan titi mota ta bige ta kuma mai motar ya gudu" Ihu da kuka babu wanda Yana ba tayi ba, yarinyarta ta mutu cikin 茩azamar rayuwa, daman kowa da 茩allar zanan 茩addararsa, Gwamma ita Meema fya蓷e akai mata ta samu cikin, ita kuma zina tayi ta same su, Allah yasa mufi 茩arfin zuciyar mu..... Shigowar sa kenan lokacin 10 dai-dai, parlon babu kowa ga kuma duk kayan daya ajjiye ba'a ci ba, jikinsa ne yay sanyi sai kawai ya nufi bedroom 蓷inta tun daga 茩ofar 蓷aki ya fara jin nishin ta, da sauri ya 茩ara tana kwance sai rawar sanyi take daga ita sai towel, da sauri ya 茩arasa wajan yana fa蓷in. "Hubb mene ya sameki" Idanunta ta bu蓷e da 茩yar da kallesa lokacin da yake zama kusa da ita tare da kamata zuwa jikinsa yana ware towel 蓷in jikinta, naked take babu komai jikinta, rungome ta yay ganin yadda take rawar sanyi ta kasa magana sai ajjiyar zuciya take saukewa, suit 蓷in jikinsa ya cire har singlet 蓷in farar fatarsa ta bayyana ya ha蓷a jikinsa da nata, zafin jikinta yana shiga cikin nata, bakinsa na rawa yace.. "I'm sorry Hubb,kiyi hqr nine ko?" Hawaye na zuba daga idanunta tace "Zauj ashe zaka iya fushi dani har haka? Ashe zaka iya kaiwa haka baka sani a idanunka ba? Ashe zaka iya barina na mutu, banyi tunani ko kwana 蓷aya zaka iya yi ba tare dani ba, ka yafe min Zauj ban sakewa fushinka a gareni a zaba ce cutarwa ce, ba zan sake aikata abinda na fa蓷a ba, kai rayuwata ce ban san kowa ba sai kai, ada rayuwar ta tambaya ce amma shigowar ka cikin rayuwarta ya zama amsa, ada rayuwar ta mutuwa ce shigowar ka cikin ta ya zama rayuwa, ina sonka Zauj dan Allah kada ka barni bazan sake cewa kayi aure ba" Matseta yay a jikinsa yana sauke ajjiyar zuciya kasa magana yay, sai kawai ya kwantar da ita tare da yi mata rumfa ya shiga kissing bakinta, kafin a hankali ya ratsa cikin jikinta idanunsa yana zubar da hawaye da sauri yace. "Ina Sonki Matata, ina Sonki Akeelerh,ina 茩aunarki Peto, Ina muradin ki cikin rayuwarta Hubb, hqr kawai nake amma bana iya bacci, nayi tunanin zaki ban hqr sai naga ba haka ba, bana da burin zama da mata biyu, ke nake so nake 茩auna, na 蓷auka kin daina sona ne shiyasa kike bu茩atar nayi aure, kiyi hqr nayi kuskure ban sakewa" ya fa蓷a lokacin da yake 茩ara ratsa jikinta, girgiza kanta tayi tace "ba kayi min komai ba Zauj, na yafe maka amma dan Allah ka daina juya min baya" zamewa yay daga jikinta kafin da sauri ya 蓷auke ta tare da sanyata a bayansa yace. "Bayan nan naki ne da yaranki, bazai 茩ara juyawa ba, hold me tight Akeelerh" 茩an茩amesa tayi a haka nufi bathroom da ita, wanka sukai ya bata tea da magani kana ya jata jikinsa suka kwanta. Bayan wata biyar ciki ya 茩ara bayyana a cikin ta, babu shiri ya kaita rainon ciki zuwa asibiti, lokacin Aleema da Afaf duk suna da ciki, Ajmal ma yay aure, Baffa 茩arami yay wayo kwanika ta samu Meema aka kai Baffa 茩arami wajan Mom.. Companyn Akeem sai 茩ara bun茩asa yake, tattalin arzi茩in Wudil ya dawo dama na sauran manoma, yanzu matasa noma suke ta ko'ina domin sun fahimci Noma sana'a ce ta gado ta iyaye da kakanni. Suna Canada Aalam da Laylerh suka kai musu ziyara lokacin cikin Akeela yana wata 8 shekarar su 蓷aya da wani Abu a Canada. Sosai sukai murna sati 蓷aya sukai suka tafi. Kwanci tashi cikin Akeela ya isa haihu Akeem ya 蓷auke ta zuwa asibiti, bai bari ta haihu ba yasa akai mata c.s duk da hakan sai da aka 茩ara mata jini.. Ta samu yarinya 茩yak茩yawa fara tass mai kamar Akeem sak, farin ciki wajan Akeem ba'a Magana ashe yana da rabon haihuwa, nan take ya sawa Yarinyar suna Maryama ana ce mata Kaira.... Washe gari kuma Meema da Adnan da Abbu da Ummi suka sauka a Canada sosai Meema tayi farin ciki lokacin tana 蓷auke da little Ummi a baya, Aleema ta haihu ta haufi namiji aka sanya Abbu, Afaf ma haka Karim yasa sunan Papi. Kwanan su uku suka tattara zuwa Saudiyya a nan akai suna daga nan suka shige 9ja, Amani ta 茩ara girma kamarta da Akeela ya 茩ara fita, a gidansa Akeem ya sauka Akeela kuma ta 蓷auke Amani. After 10yrs Wata budurwa ce ta fito daga wani part tana sanye da body short kanta babu 蓷an kwali, a hankali take tafiya har ta isa Main Parlo karo taci da wata Karai yarinya 茩yak茩yawa mai shekaru 10 a duniya. Lumshe ido Kaira tayi irin na mahaifinta kafin tace. "Anty Amani Abbie" Murmushi Amani tayi tace "Rigima Kaira, Abbie baya nan muje mu tambayi Ammi" Kama hannunta sukai sosai girman Amani ya bani mamaki komai irin na Akeela suna shiga Amani tace "Ammi where are you" Akeela dake ri茩e da Mai sunan Aalam ta fito ta zama wata babbar hajiya, tai 茩iba sosai ga wani kyau data 茩ara kallonsa tayi tace "Yaya akai kuke bina da kallo haka" ha蓷a baki sukai wajan fa蓷in "Ammi Abbie" dariya tayi musu tace "Ai kusan san baya nan sai yay sati guda" kuka suka sanya gaba 蓷aya Akeela tace "Yau na shiga uku, ke Amani hadda ke a kukan wata 茩atuwa dake" kafin sunyi magana sunji 茩arar mota, da gudu sukai waje suna "Abbie" itama Akeela Murmushi tayi tana bin bayansu, a tsaye ta samesa ya 蓷aga Kaira sama yana mata wasa, Amani kuma tana ma茩ale dashi tana masa shirme irin na 蓷an fari. Yay kyau cikin suit 蓷in daya sanya ga wata haiba da tarin ilhama daya 茩ara bayyana a fuskarsa, kyansa ya 茩aro sbd jiki daya 茩ara.. Murmushin yay yana sauke Kaira ya nufi wajan Akeela yana zuwa ya 蓷agata sama yana fa蓷in "Oyoyo Hubb i miss You" Murmushi tayi masa tana juya idanunta tace "Surprised ko?" Gira ya 蓷aga mata yana 蓷aukan Sahil yace "na kasa daurewa shine na biyo jirgi kawai" hannunsa ta kama shi kuma ya 蓷auki Kaira a wuya Amani tana ri茩e da rigarsa suka nufi cikin gidan.. Zubewa yay akan kujera yana fa蓷in "Wayyooo Abbuna zasu karyani" dariya sukai gaba 蓷aya yana kissing kumatun Akeela yace "Sannu Madam" Ring ya 蓷auka na gold ya sawa Akeela haka ma Amani da Kaira, hannu Sahil ya 蓷aga shima a sa masa dariya Kaira tayi tace "Abbie shima" dry shima Akeem yay yace "Wannan Abu Maleek nake son ya zama" "Meaning?" Cewar Akeela yace "茒an 茩wallo mana" hannunsa ta kama ta 蓷ura a cikinta tace "Wannan na cikin fa?" Wani irin kallo yay mata kafin yace "How?" Amani ta 蓷auki Sahil taja hannun Kaira suka bar wajan. Murmushi tayi masa tace "Nima sai jiya na sani" jawota yay cikinsa yana 蓷aga rigarta tare da shafa cikin yace "Ma sha Allah, Ubangiji ina gdy a gareka bisa Wannan ni'imar da kayi min, I love You Hubb" Murmushi tayi tana kissing bakinsa tace "I love You too, ka gode Allah" Yace "Allhamdulillah" tana rungomesa tace "Allahamdulillah" Numfashi naja da 茩yar ina rufe System 蓷ina nace "Allhamdulillah tammat bi hamdillah" Wanda ya siya da wanda bai siya ba, ina jiran sharshin ku jinjina ko fatan alkairi da kuma kuskuren dake cikin Wannan Labarin na TSINTACCIYA. END A duk yadda Mutum ya samu kasa ya godewa Allah, yaron da aka haifa ba ta hanyar Aure ba, ba'a haifesa bisa yardar sa ba, Ubangiji kuma ka蓷ai yasan dalilin samuwar sa a Wannan duniya! Baka aibata 蓷an wani sbd wata 茩addara daya samesa, 茩addarar zane ce kuma tana zane a rayuwar ko wanne bawa, imma me kyau imma mummuna... Ciwo kuma sharewar Zunubi ne, kaida kake mai lafiya ba hakan yana nufin kafi wane yake da ciwo bane, ciwo kuma kankarar zunubi ne, kada ka damu kanka akan wata lalura accepted yourself the way you are be kind yourself... 茒an daka haifa bashi ka 蓷ai ne 蓷a ba, wanda ka haifa zai iya bijire maka, wanda ka raina kuma zai iya zama waraka da kuma yayewar damuwarka, zaka iya mutuwa ka bari, haka kuma zai iya mutuwa ya barka 蓷an raino shima 蓷ana ne... Samun mulki ba shine samun dukiya ba, haka kuma ba komai ke faruwa da sanin manyan gwamnatin ba, a kula a rage zagi ga shugabanni..... Noma sana'a ce haka kuma arzi茩i ne, wanda yake raina noma to ya raina samun iyayensa komai toshe ne haka noma itace toshen arzi茩in Najeriya, sauke girman kai kayi Noma idan aiki bai samu ba馃槏馃憣馃従Noma toshen arzi茩i. Daga 茩arshe dai Akeelerh itama 拼ar ce ba TSINTACCIYA ba.. Ku Dauko cigaban labarin a shafin mu https://hausanovels001.com.ng ko kuma ku biyani ku蓷in littafi in ba za ku iya zuwa shafin mu ba #500 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 Na'ima sulaiman NIMCYLUV SARAUTAR MARUBUTA 16/3/2022