*🕊️RAINON SOJA...!🕊️* *#Through the gate of love a Valiant, fearless heroical and Sympathetic Story.* Free Page 1 *Labari da Rubutawa daga:©Ayshatou Maman-teddy* *December 02-12-2023 .....7:30am* #Rainon soja#whispering of love💔#Book 1#chapter 1#hand salute 💃🏻#travelling . Wata moto ce ke guda a tsakiyar ƙwalta inda babu gida gaba babu baya sai Falfalan dajin ALLAH. Mota ce irin ta haya wanda yake dauke da mutane sun kai Goma zuwa goma sha biyu , kallo ɗaya zaka yi masu ka fahimci matafiya ne wanda suka fito daga cikin garin Zaria zasu iso Garin Abuja . Kowa hankalin sa yana akan hanya banda Mace Ɗaya wacce tun da suka shigo moton idanun ta ke tsiyayar da Ƙwallah, daga saman jikin ta kuma yarinya ce Wacce a shekaru ba zata Haura Ɗaya ba zuwa ɗaya da Rabi a Duniya . Tausayin yarinyar nata take jin yana ratsa ta haka zuciyar ta na kuka mata . Juyawa tayi tana kallon mai gidan nata wanda shima jimami ne da kuma tsoro fal a zuciyar sa. Hajara kina ganin idan muka je Muka koma a halin yanzu Ƴan uwan ki zasu amshe mu? Zasu amince da Auren namu a yanzu kuwa? Hajara ko zamu koma ne.....Ɗaga masa hannu tayi tana saurin riƙo hannun shi kamin cike da Raunanniyar murya ta fara cewa " A'a Salihu " kar ka ƙara furta hakan , yanda muka ƙudurci kawo Zahra dangina Don taga iyayen ta da kakanni a yau babu abun da zai fasu daga yin hakan sai kuma idan ƙaddara ta Gifta . Ka janye Tsoro ka manta da komai nasan su ma a yanzu sun manta kuma kowa zai yafe mun inshallah. Fatan mu a yanzu shine Allah yasa mu sauka lafiya . "Hummm" . Sauke Ajiyar zuciya Salihu yayi kana yakai hannun shi yana ɗaukar ƙaramar yarinyar tasu yana daura ta bisa jikin sa . Ƙurrrr yayi mata da ido kamin yace " Wai Haihuwar ki ce aka ce mun ba alheri a rayuwa ta Zahra , Ni nasan Allah shine mai yin komai shine wanda yasan ƙaddara ba ɗan Adam ba. Ko ina raye ko ina a mace ina rokon ALLAH ya kare mun ke da kariyar sa. Shiru Hajara tayi tana kallon uba da ƴar wanda yake ji tamkar ya haɗa ta da jikin sa ya zamana babu wani abun cutarwar da zai iso gareta . Murmushi take bin su dashi kamin ta juya tana kallon dajikan da suke wucewa. Kaman wanda aka ɗaga moton suka ji tayi sama tayar gaban ta yana fita fittttttt ji kake kwaltan da tayar suna fidda wani irin ƙugi ƙuuuuuuiiiiiiii nan take moton ta ɗaga tare da kifowa kif kaman wanda aka dirkake su . A dai dai kuma wannan sa'ilin da babu gida gaba babu gida baya ,sai falfalan dajin ALLAH . Yanda moton tayi ƙwatsa ƙwatsa jini na malala a tsakiyar titin ga hayaƙi dake tashi tamkar an kunna Masu fetur da ashana wurin yayi baƙiƙirin kai daga Ni kasan babu mutum ɗaya daga cikin moton nan da ya shura sai dai muce Allah yajiƙan wanda suka rigamu gidan Gaskiya 😢 . ** Nigerian defence academy ( NDA) #Nd 1 . Yaran sojoji ne birjik a ƙame rana na dukan tsakiyar kan su , amma yanda wurin yayi shiru da yanda sukya a ƙame tamkar wanda ruwa yaci yacinye su . Mutumin dake daga nesa ba zai taɓa kawowa da akwai mutum ko ɗaya a wurin ba,bare kuma sojoji da sun haura 100 ɗari duka a layi . Kasancewar su Nd 1 yasa duka yawancin su yara ne matasa wanda daga secondary ne suka shigo , duk girman yaron dake wannan wuri babu guda ɗaya da ya haura 18 . Duka ƙasa da haka ne sai kuma 18 din , ciki har da masu 15 years yayan manyan kenan masu faɗa aji a ƙasa . Sune suke kawo yaran su tun da yarinta . Cike da Wani irin ƙaraji tamkar zai tashi wurin da yaƙi Muryar Major ɗin su ya katse su yana furta " Hand salute! Daram dam dam....kaji takon su duka ya sauya suna juyawa ga Major ɗin a lokaci guda suna ɗaga yatsunsu tare da ƙamewa da ƙafafun su . Bin su da kallo yayi dukan su Sanye suke cikin t.shirt na sojoji sai wandon su mai ratsin tambarin su na soja. Idanun Major Jibril ne ya sauka akan Wani kyaƙyƙyawan yaron dake daga can tsakiyar layi , su duka a ƙame suke amma shi a wannan lokacin Wayar hannun sa yake latsawa cike da kula murya ƙasa-ƙasa yake furta " Mami...Hello . Wani irin Tsawa Major Jibril ya daka masa Wanda sai da Hantar cikin Duka yaran ya kaɗa yana bada amon ƙulululu... Mamaki ne ya kama su Ganin Yanda Aliyou Haidar bai Girgiza ko ya saki wayar tasa tayi ƙasa ba ,sai ma ƙara mannata da yayi da kunnen sa yana furta " Mami I'm in trouble Major Jibril ya na mun magana bye bye .kamin ya jira jin mene Zata furta ya datse kiran da Sauri yana maida Wayar cikin Aljihun sa . Cike da shouting da ɗaga murya irin na Sojoji Major ya furta " Who are you ? ....kamin ya rufe baki cike da Ƙwarin gwiwa tare da gigiwa irin na Aliyu ya furta" ALI HAIDAR ". yana furta zancen tare da ƙamewa kaman yanda suka saba yi don respect. Kallon shi Major Jibril yayi kana ya bashi umarnin ya fito wajen layin . Cike da kuzari da Sauri ya fito yana gyara tsayuwar sa , kallo Ɗaya Major yayi masa yaga tsayayyen namiji ne a gaban sa tun kan ya girma a yanzu ma zaka fahimci hakan , ƙwayar idanun sa ya kalla ganin rashin tsoron sa yasa shi Furta " Waye Soja a tare da kai ? . Sorry sir Fa furta yana kame ma Major ɗin , Tambayar ya kara nanata masa karo na biyu wato a dangin sa Waye soja? Wanda a wannan karon kai tsaye Ali haidar ya basa amsa da my Dad...! Ya furta da ƙarfi yana Ƙara ƙame ma Major Jibril . Meye sunan Mahaifin ka ? General Saleh Yelwa . Girgiza kai Major Jibril yayi tamkar General ne a gaban sa , don yasan Waye General Yelwa babban sune shine ya basu horo a lokacin tasowar su . Kallon Aliyou Haidar yayi kana ya cigaba da cewa " Ya ake yin Hand salute? Ok sir . Ya furta yana Sara masa tare da hade ƙafafun sa . Kallon Sauran sojojin abokanan sa yayi shigowan yanzu Nd 1 kana cike da Arrogant voice ɗin sa ya fara cewa Hand salute! "You raise the right hand smartly in the most direct manner a kuma lokaci guda extending and joining the fingers ...keep the falm plat and facing the body. "Yana maganan tare da nuna masu yanda ya kamata suyi don haka Majorn ya sanar dasu a jiya . " Komai dai dai ya faɗa , Wannan yasa Major kallon sa yana basa horo da ya fita can Rana ya fara tsallen kwaɗo shine punishment ɗin sa na yau , Gobe ba zai ƙara kuskuren da yayi irin na yau ba. Ficewa Ali haidar yayi yana nufar inda Major yace yayi tsallan kwaɗon , Ɗan waigawa naga yayi yana kallon wani direction yana murmushi . Gani nayi wani Matashin yaro wanda ba zai haura 17 ba yana kallon Aliyu idanun shi sunyi ja na damuwa ga gumin dake karyo masa , damuwa duka sun bayyana ƙarara a fuskar shi . Haɗa ido suka yi da ƙanin nasa yana jifan sa da harara tare da cewa a zuciyar sa " Yaushe Haidar zai daina rashin ji ne? Yau sai ya sani bari ya gama mu koma . Murmushi Aliyu haidar yayi yana furta to menene na dumuwa Yaya Khaleel bafa wuya ne dashi ba . Yanzun xanyi na gama . Tsallan ƙwadon ya fara yi su kuma sauran sojojin suna fara fareti . Fiye da Awa ɗaya yake aikin tsallan ƙwaɗon amma babu alamar gajiya a tare da shi , don shi jin sa yake tamkar training din da suka saba yi ne a gida yake yin sa a yanzu. Ni Ko nace yo ba dole ba , Mahaifin su soja mahaifiyar su babban Ƴar sanda ce , Wanda a yanzu take da matsayin mataimakiyar Commissioner of police. Hajiya Nafisat Yelwa kenan . Ƙaramar ƙanwar su kuma jidderh itace take makarantar yara na karatun architecture . Sauran labari zamuji shi a gaba inshallah ku dai ku cigaba da biyo wannan Golden pen din don wannan tafiyar ta musammance . Ali Are You not tired ? Baka gaji ba Haidar? Muryar Areef ya katse shi wanda yake fareti dai dai inda Aliyou Haidar yake . Cike da hade gira tamkar wani bad boss yace " Na riga da na saba da ko wani horo na soja tun kamin nazo nan. Ɗan wannan tsallen kwaɗon ba zai gajiyar Dani ba . Da kyau! Muryar Major Jibril ya katse su wanda basu san yana tsaye da a bayan su ba. Tabbas wannan yaron yana da jan rai da zuciya kangararriya , haka ake son soja ya kasance , Major yayi maganan a zuciyar sa yana juyawa tare da kallon Manyan sojojin dake bayan sa. Ina so ku bi mun bayan Ali haidar Yelwa yayi gudu tun daga nan Kaduna jaji har zuwa Zaria ya dawo a ƙasa ba tsayawa ko Hutawa yanzu . Ok sir ......! Suka yi maganan cike da amsa kuwa . Juyawa Ali haidar yayi yana kai hannun sa tare da miƙa yana miƙewa tsaye . Da sauri ya furta " Major idan ba damuwa zan iya ɗaukar Helmet da Armor idan ba damuwa da ruwa ma . Wani irin kallo duka suka bi shi dashi , yayin da Major Jibril cikin Tsawa yace " Kai ba yaƙi aka ce zaka tafi ba , You Are under punishment now , shine har kake tambayar Helmet da Armor rigar kariyar harbi me zai maka ? Ruwa kuma ba zaka sha shi ba har kuje ku dawo .......................! *Ina kuke masoyana💃🏻 nasan yawan ku kun haura irin billions ɗin nan😹 kuyi mun share page ɗin nan ga mutanen ku nasan ƙaranci yanda nake da jama'a billions haka kuma ƙaranci 1 million people😹. Ga masu buƙatar na tallah masu hajar su ƙofa a buɗe take zaki zanzare kuɗin aljihun ki ayi Miki tallah don samun customers sai ki tuntuɓeni ta WhatsApp ga nombibina nan a daga ƙasa* *Labarin RAINON SOJA na kudi ne kar ki fara karantawa tun fari idan kin san baki da kuɗin saya don Allah... Book 1 free ne shine wannan ,idan mun gama shi book 2 na kuɗi ne kar azo ana ayi haƙuri da sauran su , Sannan group din littafin guda uku ne 3 , muna da na ƙasa shine ₦500 (regular group) sannan aƙwai yan tsakiya shine ₦1000 (Vip group)sannan aƙwai na sama shine ₦1500 (Special payment)...Zaki iya payment din ki ta wannan account number 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ko katin MTN ta wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne ga MTN numbern da zaki tura tanan 09061466409 zaku iya fara payment naku tun yanzu don na samu damar sakaki group da wuri kamin mutane suyi yawa kunsan hidimomin da yawa ...to hajiya ta wannan salon tafiyar ta daban ce kar ki bari ayi babu ke a barki a baya .labari ne mai ɗauke da darussa 😹💃🏻✨yanda yazo a ƙarshen shekara haka daɗin sa ya kasance na musamman kun san alƙalamin mmnteddy baya rubuta labari mara ma'ana ato.* *Anty Aysha Mamanteddy*[1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and sympathetic story.* _Book 1_ _Free page 2_ *Littafin rainon soja book 1 free ne , book 2 na kuɗi ne regular group ₦500 Vip group ₦1000 special payment ₦1500 .* *Zaki turo da kuɗin ki ta wannan account number 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932. Idan Vtu transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409 ku fara payment da wuri a page 10 Free page zai ƙare* Maman Teddy. Marubuciyar My Lady boss Yar tsakar gida Bafullatanan Ruga Walijaam The sexy Boss Gidan Ƙwarata Siyasata The virgin maid Habibi da'iman Mr romantic Duniyar shahara x world Yar Aiki Dijama yar Fulani Zuma da maɗaci Kwarton manya Da sauran su . Yayin da Major Jibril cikin Tsawa yace " Kai ba yaƙi aka ce zaka tafi ba , You Are under punishment...shine har kake tambayar Helmet da Armor rigar kariyar harbi? , Amfanin mene Helmet zai maka ? Ruwa kuma ba zaka sha shi ba har kuje ku dawo ban yarda ko Hutawa kayi ba . Cike da ɗaga murya tamkar saukar Aradu Aliyu ya ƙame tare da furta " Yessss sir ". Yana furta hakan ya fara cika umarnin Major Jibril yayin da Wani soja dake gaba dasu ɗan ND 3 yake bin bayan Aliyu haidar da ya fara gudun sassarfa kaman yanda Major yace dashi . Tun daga jaji yake gudu a wani irin tartsatsin rana gashi ba hulan su ta soja wanda yake tare dukan Rana ,ko ruwa kuma ba'a yarda mishi yasha ba . ** A hankali take bin bord ɗin da kallo , tana sakin Murmushi tare da kai laɓɓanta tana kissing ɗin zanen fuskar Aliyuu Haidar . I love You Booo mie. Ta furta tana shafan giran sa wanda yake a tattare ya haɗe kaman hadari. Ƙamshin turaren da taji ne yasa ta saurin juyowa tana kallon inda Mami ke saukowa cas-cas-cas cikin shigar suit ƙafarta tasa cover irin na mata , Fuskar ta cikin baƙar gilashi da gani kasan no respect ba zaka taɓa cewa itace ke da yara uku maza biyu mace ɗaya ba wato jidderh, Khaleel da kuma iyayen kafiya da naci wato Aliyu haidar. Mami....! Ƙaramin Muryar Jidderh ya katse Ni cike da yarinta tana sakin mawa Mahaifiyar nata fara'a . Cikin sauri Mami ta nufo inda take tana rage tsawon ta tare da hugging ɗin jidderh tana cewa " Morning my baby love". Ana nan kina kallon Khaleel da Aliyu ? . Yes mami i really miss Booo mie da kuma Ya Khaleel . "Hummmmmm" Hajiya Nafisat ta sauke Sanyayyar ajiyar zuciya kana ta kai hannun ta tana shafa kan Jidderh cikin sanyi da Muryar rarrashi ta furta " Sorry my lav zasu dawo nan kusa bada jimawa ba '. Gyaɗa ma Mami kai jidderh tayi tana sakin Murmushi haƙoranta da wawulo na bayyana wannan yasa Mami dariya tana cewa"Alright muje kiyi breakfast sai na kai ki school daga nan Ni na wuce Office . Hannunta ta kama suna nufar Dinning room.....yanda Mami ke tafiya kadai zaka fahimci zaman gidan Na sojoji ne masu kaki komai oya-oya ake yin shi babu shauƙi irin na mata , tun tasowar yaran nasu a haka cikin gidan ya kasance, Daddy Soja Mami Police yar sanda 🫡 . Haka suka taso basu san suga iyayen su kullum a tare ba ,idan yau Daddy yana hutu to gobe Mami zakaji an sauya mata wurin aiki ko bata gari , dukan su yaran sun taso cikin horan sojoji ne ,don gidan baki ɗaya har ta masu girki cook sojoji ne , masu kulawa dasu sojoji masu kai su school sojoji Wannan yasa duk horo suke shan baƙar wahala , gashi General Saleh Yelwa ya ƙudurci son ganin yaran nashi sun zama tamkar shi Wato Sojoji . Wanda a yanzu a lokaci guda Duka su biyun suka fara NDA . A yanzu Aliyuu Haidar shekarunsa sha shida ne Bama ce ya cika ba ,sai Khaleel babba shine gaba da Haidar shi kuma shekarun sa 17-18 don tazaran su ba nesa bane shiyasa kan su yake daya ,sau tari wanda basu sani ba ma kiran tagwaye suke yi masu . Sai dai Khaleel na fama da shan Wahalar Aliyu saboda Neman magana irin nasa ga kafiya da fusata ga saurin ƙufula da zuciya, a haka kuma yake zafin son Ƙanin nasa . Wannan shine taƙaitaccen labarin Gidan General Saleh Yelwa da iyalan sa . Bari mu Jah gaba muji wani hali Aliyu yake ciki a yanzu . ** Tafiya ce suka yi ta mai dogon zango yayin da Ali ya haɗa gumi iya gumi a wannan lokacin har sun kai wuraren Gwargwaje sannan suka kuma juyowa zuwa jeji. A tsakiyar wani ƙaramar jeji ne kan hanya idanun Aliyu da Yaron Captain Lawal suka sauka kan Wata moto da tayi ƙwatsa ƙwatsa a titin wuta na tashi ta sama da ƙasanta . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kalmar da Lawal yayi kenan yayin da Haidar ya cigaba da Gudun sassarfa yana ƙoƙarin wuce moton . Amma kai baka da Hankali Wani irin mara imani ne kai Ali ? Wucewa zaka yi kana ganin halin da Mutanen moton ke ciki . Tsayawa Haidar yayi yana ƙamewa tare da seniority ya furta " I'm under punishment Sir ". Kama kai Lawal yayi kana yace " Mu ceci mutanen nan ka dakata da Wannan Gudun da kake yi haka nan ,idan mun koma xanyi ma Major bayani . Ok sir . Aliyu ya furta yana saurin ƙarikowa inda moton yake hannun sa yasa duk da ƙarfen da tayi zafi ga moto ba karama ba . Tura moton suka yi da ƙarfin na sojoji suna ɗaga ta , Saurin rufe ido Ali yayi don wannan shine karon shi na farko da ya fara ganin gawa ido da ido a rayuwar sa . A takaice gaba ɗaya moton babu wanda ya shura dukan su sun zama gawa, gashi mutuwar wahala abun ba dadin faɗi da gani sai ka zubda masu da Hawaye jini ne kawai ke malala.....Hu'uhhhhmmmmmmm Suka ji wani jan iska da karfi anyi tare da fara tsala ihu irin na yara jarirai . Hasbunallahu wani'imal wakeel ". Lawal ya furta da sauri yana kai hannun sa yana fuzgo yarinyar da take maƙale jikin mahaifiyar ta , har ta fara sanƙarewa. Aliyu Ruwa ruwa Aliyu Ruwa kawo ruwa .! Yana maganan hankalin sa a tashe da kuma yanda yarinyar ke ihu iya ƙarfin ta numfashin ta na kokarin ɗaukewa. Kallon Sa Aliyu yayi kana yace " Ai Major yace ba zan taho da ruwa ba ko ka manta ne ? . Ba tare da ya tsaya ba Aliyu amsa ba ya fara gudu da yarinyar a hannun sa ,hakan yasa Aliyu shima bin bayan sa don su nemi ruwa su bata a wannan falfalan hanyar jejin da babu gida babu gida baya ,itako yarinya ƙiwuya ne yayi mata yawa ganin bata san fuskokin ba. Wannan yasa ta take kuka har da shirin riɗewa . Sir Lawal ka daka ta gudun nan , wannan ihun yarinyar yayi yawa kaman mun sato ta? . Cak Lawal ya dakata da gudun yana kallon Aliyu kamin ya juya yana kallon kyaƙyƙyawar fuskar yar lukutar yarinyar wanda nan take ya furta " Laaa Aliyu kalla? Kai take kallo tayi shiru Aliyuu kalli dariya ma take yi maka yanzu . Ɗaga gira Aliyu yayi yana zuba ma yarinyar Manyan idanun sa da suke warwaje na rashin tsoro , Ganin yanda take Wangale masa baki kaman ba itace mai kukan ba ko kuma ta san shi yasa shima jin wani irin yanayi lokaci ɗaya na shigar sa gami da yarinyar . Amshe ta Ali zata yi shiru a hannun ka yanzu . Ba musu Aliyuu ya miƙa hannun sa yana amsan Yarinyar da take ta Wangale bakin nata tana dariya tare da miƙa masa hannayen ta duka na yara . Lawal ne ya bude baki zai masa magana da nuna masa yanda zai riƙe yarinyar don ya lura bai ma iya daukar yara ba , Kawai caraf yaga ya ɗaga yarinyar yana ɗaura ta bisa wuyan sa tare da riƙe hannayen ta a sama . Zamu iya tafiya Yallaɓai.! Yayi mganan cike da amsa kuwa da ƙamewa , cikin sauri Lawal yace " Kai Ali mu aje wannan duk abin a gyefe yanzu ina zamu kai yarinyar nan. ? Shiru Aliyu yayi masa yayin da Lawal ya cigaba da cewa " mu tafi Barack da ita. Mu sanar mawa Major. A'a gidan General Saleh Yelwa zan kaita yanzu. Ko mun dare zan dawo barack . A'a kana fa bisa laifi ne ,idan ka tafi zaka iya samun wata matsalar, sannan kuma dole mu nemi abun hawa don yarinyar a gajiye take . Gudu Haidar ya fara yi mai sassarfa kana ya yi gaba tare da daga murya yana cewa " Sai na dawo Yallaɓai". * Ali Meye haka nake gani? Wacece wannan a saman wuyar ka ka ɗauro? . Muryar Mami ya katse shi cike da amsa kuwa take maganan cikin ɗaga murya don kallo ɗaya tayi masa jikin ta sam bai bata ba . Mami abani ruwa na bata . Meye sunan ta ? Kuma Meye na kawo mana ita cikin gidan nan? . Ban san sunan ta ba , Amma na kawo ta gare ki ne , domin ki sanya mata sunan da ya dace . Ki kuma raine ta. Yanda yake maganan idanun sa kafe akan Mami yasa ta Fahimtar bafa wasa yake yi ba ,don dama shi ba ma'abocin yin shirme bane sam baya wasa . You're very stupid Ali..! Baka da hankali . Ka dauko yarinya nayi mata raino , ko ku kan ku a haka kuka taso ban raine ku ba ,kuma har yau kulawa da ku ake yi , shine ka dauko yarinya wai na raine ta? Har na sa mata sun .....Kai Ali talk to me openly about this child, a ina ka same ta Wacece ita? . Wannan shine tambayar da ya kamata ki fara yi mun tun farko Mami , duk da bani a mood din zan baki amsan yanzu , i need massage. Where's Jamima? . Yanda yake maganan kaman House boss din gidan yasa ta , cewa sannu Mai gida General Saleh Yelwa, ina magana kana maganan a kira maka wacce zata matsa maka jiki ? Aliyu zan cire duk wata Sangarta da soyayyar da nake maka na aje ta a gyefe a yanzu faɗa mun Wacece wannan Yarinyar......? Mami idan na faɗa Miki Wacece ita , zaki raine ta ki kula da ita tamkar yanda kike yi mana koma fiye da namu so nake ki raine da hannun ki akasin mu da sojoji suka raine mu , ki ake wannan aikin naki ki zama cikakkiyar House wife matar gida don ki kula da Ma'eesha sunan dana sanya mata kenan Mami.....Kai yi mun shiru Ali , bana son Shashanci tambayar da nake maka daban amsan da kake bani da ban , to Bara kaji Wannan yarinyar ba zan raine ta ba , ba kuma zata zauna a cikin gidan nan ba . Ka dauko yarinya kaman Aljana ji ta fa tana wuru² da ido kai Ali fice mun da yarinyar nan yanzu. A'a mami zan zauna da ita , zan fasa cika duk wani mafarki na har ta girma . Kallon sa Mami tayi cike da rashin fahimta ta furta " Ban fahimce ka ba ban gane inda ka nufa ba Aliyu. Takowa yayi yana Fuskantar Mami da itama shi take kallo yana ƙara gyara zaman yarinyar dake bisa wuyan sa , Yes Mami zan Aje aikin soja na naɗan wani lokaci, zan raini Ma'eesha har ta girma , zata taso ne a hannu na Wato RAINON SOJA...................! *Har yanzu muna sharan fage ne ba'a fara chakwakiyar ba a cikin littafin rainon soja kudai ku cigaba biyo alkalamin nawa wannan salon sa na daban ne . Kar kuman ta wurin yi mun sharing zuwa masoya na na duniya baki daya.* *Littafin kuma na fa kuɗi ne ₦500 regular group vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 call number or Vtu transfer number 09061466409* [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 3 ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Taɓarah ________________________ "Da sauran su💃🏻 a yanzu kuma gata ɗauke muku da sabo mai ɗauke da sabon Salo na musamman wato Rainon soja , niko da kaina nace za'a sha duka😹soja da raino ai abun ba'a magana 🤣labarin sai wanda y karanta shi kar ki bari ayi babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️dadi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri na gode sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna da yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f . Duk wanda nayi ma tallah a shafi na ku bishi kuyi kasuwanci dasu ina da cikakken Aminci dasu da ba babu cuta inshallah. Sannan masu buƙatar na tallah masu hajar su ƙofa a buɗe take 💃🏻 . ••••• Takowa yayi yana Fuskantar Mami da itama shi take kallo yana ƙara gyara zaman yarinyar dake bisa wuyan sa , Yes Mami zan Aje aikin soja na naɗan wani lokaci, zan raini Ma'eesha har ta girma , zata taso ne a hannu na Wato RAINON SOJA...................! Rainon soja ”! Tabbas ya tabbata Aliyu baka da Hankali , ko ka tarkata ka fitar mun da yarinyar nan daga cikin gida ko kuma yanzu kaga ɗanyar hukunci daga gare Ni . Tayi maganan tana rufe idanun ta babu alamar rahama a tare da ita , don ta lura sai tayi masa zafi-zafi sannan zata iya tanƙwara zuciyar sa . Muryar Daddy ne ya katse su wanda tun da suka fara maganganun nasu tun da fari yana daga Saman up stairs da yake saukowa yana sauraren su " Cikin Muryar sa ta manya General Saleh Yelwa ya fara da cewa " Haidar ”! Ali Haidar har yanzu kafiyar nan naka bata rabu da kai ba ko? Duk da ita ce ai ka biyo, yayi maganan yana kallon Mami da take zabga mawa Aliyu Harara, Yanzu ba zamu hanaka abun da kayi niyya ba Haidar, tun tasowar ku nan gidan Daddyn ku gida ne mai cike da yanci kowa abun da yake so yake yin sa . Amma ka sani muna da iko da kai da dole idan munce abu sai kayi shi koda bai maka ba , ai mu muka kawo ka duniya baka kai ka haifo mu ba . “Daddy...”! “Saurara mun ,yi mun shiru sau na gama magana ta sannan kayi naka , General ya katse yaron nasa yana takowa zuwa tsakiyar falon. Baka da hankali har yanzu kan ka Rawa yake yi Haidar ka fara mantawa da Waye Ni , Saboda tsaban sarganci kawai kaga yarinya a jeji kasa hannu ka ɗauko ta ,kuma kana maganan zaka bar aikin soja? Naga dalilin da zai dakatar da kai daga aikin nan. Ni bai dame mu ba ka riƙe ƴa ko ka kaita duk inda zaka kai ta,amma mu dai ka sani Soja kaman kayi shi kuma yanda ka fara babu tsayawa . Sannan fitowa daga Barack da kayi yau sai ka fuskanci hukuncin daga gare Ni”. Kallon Daddy Mami tayi don ita har ga Allah bata son duk abin da zai ɓata ran Aliyu , Sannan kuma tasan Genaral Saleh Yelwa da magana ɗaya idan yayi ta sai anyi shi. Cikin sauri ta kalli Daddy tana furta“A'a janar ka rabu dashi kasan idan ya koma can ma horon da zai fuskanta sai yafi ta nan. Aliyu maza koma ka mayar da wannan yarinyar ko ka bani ita na miƙa mawa police a shigar da case akan lamarin ta ” . “No mami”. Wannan ba abu bane wanda zai yiwu, nace Miki duka moton fa sun ƙone itama Allah....... Alright na Fahimta. Mami tayi maganan a ƙufule cike da jin Haushin taurin kai irin na yaron nata , Daddy na wuce Office shi zan turo Babba yazo ya fara amsan hukuncin sa ” . Tana gama faɗin haka ta juya tana ficewa daga falon,yayin da General Saleh Yelwa shima ya fara ficewa daga falon ne Muryar Aliyu ya katse sa. “Daddy na shirya amsan ko wacce hukunci daga gare ku , amma ban shirya amincewa a rabani da wannan yarinyar ba , a gaban idona naga gawan iyayen ta , bata da kowa ,ko gidan marayu aka kai ta baxasu bata kulawa ba . Meye amfanin arziƙin mu da ba zamu iya daukar nauyin wannan yarinyar ba? Mu zamu iya kulawa da ita....Eh ƙwarai zata samu kular soja”! Daddy ya furta yana katse Haidar tare da cigaba da cewa “ ban damu ba don ka raine ta amma ka sani Soja shine cikar burina akan ka , So nake ku zama kamar Ni, koma nace fiye da Ni. A yanzu ina da matsayin Genaral kai kuma so nake naga ka zama Marshal a kaf Nigeria mutane uku ne suka taɓa iya riƙe matsayin Marshal a aikin soja don haka haidar ko kai ko Yayan ka Khaleel dole ina buƙatar ganin wanin ku ya zama Marshal, ba General nake so ku kai ba ”. Jub-jub-jub-jub . Babba ya shigo falon wani irin ƙaton basamuden soja ne , ɓaki ƙirin har bula yake yi na baƙi fuskar sa a murtiƙe wannan ko a hanya ka gan shi sai ka face ba zaka tsaya ba🤣 . Ka hora mun shi ta hanyar bashi training exercise mai wahala daga nan sai ya koma NDA . Ok general. Babba ya furta yana ƙame mawa Daddy . Yayin da shi kuma ya juya yana barin falon . Kallon babba Aliyu yayi kana yace “Babba please Bara na ba Ma'eesha wani abun da zata ci , kaga bata ci komai ba kuma alamu sun....cike da murya ta Basawa Babba yace “Yi sauri”. Nufar fridge Ali yayi cikin sauri yana Buɗewa tare da fiddo da nutri mulki yasan wannan don jidderh ake ajiyewa, Saurin Ɗaukar Glass cup yayi yana cewa “ Mu tafi ” . Bayan gidan suka nufa can ƙarshe inda aka saba hora su duk idan sunyi laifi. A hankali ya sauke ma'eesha yana kallon kyaƙyƙyawar fuskar ta,kana ya fara kokarin aje ta ƙasan wani bishiya mai ƙasa ƙasa don wurin kaman gerdina yake . Buɗe baki Ma'eesha tayi tana fara tsala ihu tare da riƙo hannun Ali haidar tana juyar da kan ta tare da kokarin riko hannun shi irin na yara . Don duka kallon baƙi take yi ma sauran Sojojin. Ganin yanda Aliyu ya ruɗe yasa Babba dan tsagaitawa yana jiran ya rarrashe ta sannan ya bashi horon kaman yanda General yace dashi. Ɗaukar Ma'eesha yayi yana Girgiza ta tare da Buɗe nutri milk din yana fara bata ba bu magana don shi ba gwanin surutu bane ,sai dai yayi mamakin yanda ya iya kula da yarinyar ma haka. Shiru kaji tayi tana amsan madaran tana sha , kusan mintuna Goma kana ta ture bakin ta da kan ta alamun ya ishe ta . Farin hankie yasa yana goge mata bakin ta ,kana ya kalli babba yana cewa " ina jiran ka. Sauke yarinyar ka aje ta can gyefe. Wani irin kallo Aliyu yayi masa kana cike da haɗe gira ya furta " Naka ka bani horo inda zan aje yarinya wannan Ni ya shafa Yallaɓai ". Girgiza kai Babba yayi kana ya kalli ma'eesha wanda tausayin yarinyar ya kama shi ,duk da bangare ɗaya na Zuciyar sa yaji zafin kalaman Aliyu. Kallon sa yayi yana cewa "Sit-up zaka yi na awanni biyu daganan sai ka koma Barack . Ɗauke kai Ali yayi yana Maida Ma'eesha wuyan sa tare da fara yin Sit-up ɗin wanda hakan yayi mugun ba da yawa sojojin wurin mamaki . Shi fa yanzu ne ya fara Aikin sojan amma a haka yake sit up da yarinya a wuyar sa babu alamun ya gaji sai dai kawai gumi da sauko masa. Kusan mintuna arba'in ya ɗauka bai huta ko ya tsaya ba ,don yasan yana tsayawa to farko zai dawo , sannan ƙila ma ya amshi wani horon da yafi wannan wuya. Idanun sa sun yi jaaah don yanzu ƙafafun sa sunyi zafi kaman basa jikin sa haka yake jin su ,amma da yake yaro ne namiji sam bai yi yunƙurin dakatawa ba. Hannun Ma'eesha yaji tana wasa da suman kan shi tana gwalon gwalon gwarancin ta na yara , Wannan yasa shi ɗago kai yana zuba mata Lulun idanun sa tare da sakin mata murmushi . Itako sai ta sake Wangale masa baki . A haka ya kammala bai ma san lokacin yayi ba sai da babba ya dakatar dashi sannan . Saɓa Ma'eesha yayi yana ficewa daga cikin gidan tare da komawa NDA a ƙasa . ** Kai tsaye wurin ƙwanan su ya nufa inda kowa yake da gadon sa kaman zaman hostel . Areef ne cikin sauri ya dirko daga gadon sa yana aje littafin hannun sa tare da bin Ali haidar da kallo yana kuma kallon Ma'eesha da a halin yanzu idanun ta a rufe suke alamu tayi barci. Haidar Wacece Wannan?. Miƙa masa Ma'eesha yayi cike da rashin son magana Aliyu yace “ Ƙwantar da ita Bara naje wurin Major Jibril na sanar masa da dawo wa ta ” . Aliyu kana cikin matsala Major a fusace yake me yasa baka dawo tare da Lawal ba?. Banza Aliyu yayi ma Areef yana ƙoƙarin raɓa sa don ya kwantar da Ma'eesha ne Areef ya kuma riƙo hannun sa yana ƙoƙarin yi masa magana ne Aliyu ya harzuƙa wani irin asharrrr ya danna masa da sai da Sauran mates din nasu dake wurin suka kakkale su . Juyawa Aliyu yayi idanun sa sunyi jah cike da masifa da jaraba ya furta " Ya akayi ne ? Da me wani magana ne ,munafukan banza”! Shiru babu wanda ya tanka sa don sun lura a fusace yake , duk da Wasu dariya suke yi ma Areef ƙasa ƙasa , don yana wulaƙantuwa wurin Aliyu amma kullum yana nan nace dashi. A gadon Areef ya kwantar da ma'eesha yana juyawa tare da ficewa daga Wurin . “Kaman yanda Areef ya faɗa masa hakan ya faru don ya wahala da horo iri² a wurin Major tun yanayi yana dauriya sai da idanun shi suka fara zubda ƙwallah duk ƙarfin zuciyar sa sannan Major yasa akayi masa ligi-ligi ƙafafun sa sun sha duka da sanda . Da kyar yake iya tafiya don yanzu har 8:pm yayi . Tun da ya shiga inda suke yake jin sauti kaman na kiɗa tare da ɗan kukan Yarinyar, Muryoyin abokanan sa sojojin yara yana tashi a hankali kaman masu bitan karatu wai nan waƙa suke yi ma ma'eesha😹 . Yana jan ƙafan sa da suka kumbura ga nauyi da jikin sa yayi ya isa inda suke . Gani yayi su kusan shida duka sun zagaye Yarinyar kowa nayi mata Wasa ,Areef na riƙe da ita , Sai Ibrahim dake aikin ƙarƙada Wani roba wai duka don tayi shiru , Sai wasu sun su dake mata waƙar baby girl . Ganin yanda ya shigo yasa su duka jikin su sanyi . Gadon sa ya nufa yana faɗawa ta rigingine kansa na kallon sama . Tun da ya shigo ma'eesha ta gan shi sai ta dakata da ƙananan kukan nata tana gwalon gwalon gwarancin ta . Murmushi Areef yayi yana kallon ta tare da nuna mata inda Aliyu ke kwance yana furta “ Uncle” . Uncle ya dawo. Hannu Ibrahim yasa yana amsan ma'eesha kana ya nufo inda Aliyu ke kwance. Da gudu ta saki zullo tana kuɓcewa daga hannun Ibrahim tare da faɗawa jikin Aliyu tana kwanciya bisa ƙirjin sa tana yin lamo . Sauke Ajiyar zuciya Aliyu yayi tare da ɗaura hannun sa bisa suman kan ta yana shafa mata a..................! *Littafin Rainon soja na kudine regular group ₦500 vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 .* *Ga masu buƙatar a tallah masu hajar su zasu iya mun magana sannan kar ku manta wurin yi mun share zuwa masoya baki ɗaya ngd* [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 4 ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Taɓarah ________________________ "Da sauran su💃🏻 a yanzu kuma gata ɗauke muku da sabo mai ɗauke da sabon Salo na musamman wato Rainon soja , niko da kaina nace za'a sha duka😹soja da raino ai abun ba'a magana 🤣labarin sai wanda y karanta shi kar ki bari ayi babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️dadi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri na gode sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna da yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f . ••••• Tun da ya shigo ma'eesha ta gan shi sai ta dakata da ƙananan kukan nata tana gwalon gwalon gwarancin ta . Murmushi Areef yayi yana kallon ta tare da nuna mata inda Aliyu ke kwance yana furta “ Uncle” . Uncle ya dawo. Hannu Ibrahim yasa yana amsan ma'eesha kana ya nufo inda Aliyu ke kwance. Da gudu ta saki zullo tana kuɓcewa daga hannun Ibrahim tare da faɗawa jikin Aliyu tana kwanciya bisa ƙirjin sa tana yin lamo . Sauke Ajiyar zuciya Aliyu yayi tare da ɗaura hannun sa bisa suman kan ta yana shafa mata a Hankali. Girgiza ta yake yana ɗan jijjigata da jikin sa , kana ya lumshe Lulun idanun sa ba tare da yace da sauran abokanan nasa komai ba . Kallon Ibrahim Areef yayi kana ya maida kallon sa ga Aliyu da har a wannan lokacin idanun sa suke a lumshe tamkar mai tunanin wani Abu koma muce babu shakka wani abun yake tunanawa . Sauke Ajiyar zuciya Ibrahim yayi yana zama Gyefen mattress din Aliyu , “Haidar”! Ya ambaci sunan shi tare da mai da kallon sa sosai bisa kan Fuskar Aliyu wanda a yanzu ba tare da ya ware idanun nasa ba sai motsa laɓɓan sa da yayi yana cewa “ Ya akayi?”. “Ali ka taimaka kayi mana bayani wai wannan yarinyar Wacece? A ina ka same ta , a yanzu shirun nan naka bata da wani amfani idan har ba zaka faɗa mana komai gami da yarinyar nan ba to Meye amfanin mu na zama abokai kuma aminan juna?” ... Muryar Areef ya katse su wanda yake maganan cike da nuna damuwar sa , don shi babu abun da yake shan wuya dashi gami da Aliyu Haidar irin Miskilancin sa da kuma Ƙafiyar sa. “Hummmm...” wani Gwauron numfashi Ali ya sauke kana ya ware idanun sa yana zuba su a bisa fuskokin su . Ganin yanda idanun Areef suka yi ƙwal³ tamkar zai saka masa kuka yasa Aliyu sakin Murmushin nan nasa Wanda idan yayi shi yake ƙara zama Arrogant, faffaɗan Hushiryar sa dake saman tsakanina fararen haƙoran sa na bayyana, wani sihirtaccen ƙyawun shi na fitowa . “To Meye na damuwa Abokai? Zan faɗa maku Wacece Ma'eesha, amma ku ɗan dakata na rarrashe ta tayi barci tukuna....Me ne kuka bata taci bayan fita na?”. Ya ƙare maganan yana ɗago Ma'eesha da a yanzu idanun ta suke a rufe tayi barci sai sauke numfashi take a hankali alamun tana cikin Lafiya. Ibrahim ne yace “ Mun bata tea ne , sai Ragowar Talia ce da Adam ya girka muka bata ” . Manyan idanun Aliyu ne suka fito waje jin an ba yarinyar da a ganin sa a yanzu bai fi ta iya shan Golden moon ko cerelac da sauran abincin yara ba. A dai dai yanzu ma Golden moon yake ganin yafi kamata a bata ,wai amma sun bata talia . “Talia fa kace? Talian kuka Bama wannan yarinyar ƙarama ta ina zata iya cin sa?”. Ali tama fi cin shi fiye da tea din da muka bata , Alamu ya nuna tana cin sa sosai . Bin su yayi da kallo kamin ya Lumshe idanun sa yana furta “ Ohk na fahimta ” . “Yanzu Aliyu faɗa mana Wacece Ma'eesha?”....Areef yayi maganan yana dafa Aliyu, Kallon sa Aliyu yayi yana kai hannun sa tare da ɗago Ma'eesha yana ƙara Rungume ta tare da haɗata da ƙirjin sa yana jingina da gadon nasa . A hankali ya fara labarta masu yanda ya tsinci ma'eesha da kuma duk abun da ya faru bayan nan , zuwan sa gida da kuma Dawowar sa . Yanzu Mami taƙi amsar ma'eesha? But why mum ....Katse Areef Ali yayi da cewa“ Saboda muma dukan mu bata raine mu ba , Sojojin gidan suka raine mu duka , a yanzu ma tace bazata raini Ma'eesha ba , a ganina marainiya ce kuma bata da gatar da ya wuce Ni. Girgiza kai Areef yayi yayin da Ibrahim ya matsa kusa da Ali yana cewa“ kayi hakuri haidar bamu fahimce ka ba da fari” . “Bakomai Aboki” . Yanzu Zuwa gobe ka bani Ma'eesha na kaita wurin mummy na nasan ita zata riƙe mana ita har ta girma. “Daaammm”. Ƙirjin Haidar ya buga da ƙarfi jin Furucin Areef na ya kai ma mummyn sa Ma'eesha .“No Ni da hannu na zan raini Ma'eesha, bana buƙatar kowa ya rainon mun ita , ina so ta samu tarbiyyar da duka bamu samu ba , Saboda gatan ta mu kawai aka yi , itako tarbiyya zan bata wanda nan gaba itama zata yi alfahari da kan ta” . Shiru duka suka yi kana Ibrahim yace “haidar anan ɗin zaka iya ba Ma'eesha tarbiyya kar ka manta karatun soja fa muke yi wannan ce shekaran mu ta farko, dole mu maida hankali Tayaya zaka iya karatu da Raino? . Zan iya Ali jarumi ne”! Komai nawa na daban ne , Rainon soja ake faɗa maka yasha ban-ban da sauran rainon da ka sani . Cike da bashi ƙwarin gwiwa Areef ya furta “ Yes of course Ali zaka iya yin fiye da haka , ai mu sojoji ne dole komai namu ya zamana daban dana Mutane,mu fa masu kare al'umma ne , Tayaya tun yanzu ba zamu iya kulawa da wannan yar yarinyar ba ?’. Komawa Aliyu yayi yana ƙwantar da kan sa bisa pillow kana yace“ that why you're always my Best friend ever ” . Ku miyi barci saboda 3:00am muke da fita training. ** Mami meke damunki tunanin mene kike yi haka? . Muryar Jidderh ya katse Mami wacce take zaune bisa Dinning table ta kasa sarrafa tunanin ta bisa abun da Aliyu ya ɗauko mata a jiya ” . Mamiii”. Jidderh ta kai hannu tana taɓa Mami tare da girgiza ta tana langwaɓe kai tare da ƙara Cewa “ What's up? What are you thinking for...? ” . Humm no..no... Nothing . Mami tayi maganan Muryar ta na rawa , kana ta ɗan kalli jidderh dake sanye cikin shigar Sport wear na makaranta duba ga yau laraba ,ranan saka rigar Sport kenan a school din nasu . Murmushi Mami ta ƙaƙalo don bata son Jidderh tasan da labarin Aliyu da wannan Yarinyar da ya ɗauko , don tasan yanda jidderh ke zafin kishi da son yayan nata bata son taga kowa ya rabe su , to Taji labari bata babu sukuni kuma sai na kuka. Sauke Ajiyar zuciya Mami tayi a zuciyar ta tana cewa “ Ai yaga ɓacin raina kuma ya fuskanci horo wurin babban don haka nasan tuni ya maida yarinyar nan , bani da lokacin ma ɓata shi a kan bibiyar wani hali suke ciki , don tuni ya fitar ma kansa da maslaha. Hannun ta takai tana shafa kan Jidderh kana tace “ Are You ready for school now” . Gyaɗa mata kai Jidderh tayi kana ta zauna a bisa kujeran ta inda nan ne wurin zaman ta permanent dama. A h natse mami ta fara bata breakfast ɗin ta , Duk da itama sauri take zata wuce Wurin aikin ta na police amma sai ta sauke jidderh a school sannan zata wuce. Ganin yanda take feeding ɗin Jidderh da hannun ta tamkar jaririya ya sani cewa“ Lallai Mami anya lamarin ki babu .....🤔to muje dai gaba muji yanda zata ƙare. Ture kan ta Jidderh tayi daga ƙoƙarin da Mani take yi na kai mata soyayyar Irish din da take yi . Cikin sauri tasa hannun ta tana Fiddo da Wani white pepper warware shi tayi a bisa jikin ta tana nuna ma Mami zanen ta na jiya da tayi . Wow that's very nice my baby 💃🏻 Wannan zane haka mai kyau? . Yes Mami see daddy here, While Boo mie seating in front of Dad kinga yanda yake haɗe giran nan da ya saba. Tayi maganan tana sakin dariya tare da nuna fuskar Aliyu Haidar , ta zana shi giran sa a haɗe , Gyefe kuma mami ne sai Yaya Khaleel dake sakin fara'a . Mami have you remembered any little thing about this? . Kin iya tunawa da wani abu ko kaɗan gami da Wannan zanen?. A'a baby na ban tuna da komai ba . “Hinmm , wannan fa zanen shekara ɗaya da ta wuce ana gobe birthday din ya Aliyu ne muka zauna a haka yana fushi mara dalili , shi kuma yaya Khaleel na tsokanan sa baki ga dukan mu muna dariya ba ,shine kaɗai fuskar sa babu annuri?. Kallon zanen Mami tayi tana sakin dariya irin na Polisawa😹 don ita komai nata haka zaka ganshi woman like a boss . Haka take bata da wasa. Girgiza kai tayi cikin sauri tana cewa “ Ohhhh Yes ”. Na tuna fa haka ya faru . So yau boo mie ɗina yake ranan zagayowar haihuwar sa haka ne mami atleast muyi surprising ɗin shi na yau. Mami ina so mu zauna a haka mu Biyar,bana son ko wacce baƙuwar fuska ta kutso mana cikin Ahali. Muna jin daɗin rayuwar mu a haka . Ina son Ya Aliyu Sosai,amma shi bai damu dani ba , ya Khaleel yafi shi Sona shi yake kulawa dani Sosai . “Shiru ya isa haka babyn Ya Haidar , Wane ya faɗa Miki bai damu dake ba , ko jiya yazo kuma nasan don ya ganki yazo sai dai baku hadu ba. Mami ya Aliyu yazo? A'a ba don Ni yazo ba koda kuwa ya faɗa Miki hakan, yaushe zai dawo . Hannu Mami tasa tana lankafe takardar kana tace “ ki kwantar da hankalin ki , ai wannan ce shigar su ta farko 4 mount za su yi su dawo gida hutu . Kuma Kinga a yanzu sun yi kusan 3 mount nan ba da jimawa ba. Miƙewa Jidderh tayi tana daukar lunching box ɗin ta tare da cewa " Mami na shirya mu tafi yanzu.....! Ɓangaren Aliyu kuwa ƙarfe Uku na asuba suka fara shirin fita training exercise da suke yi na awa biyu kullum , Kallon Ma'eesha yayi da take barci yana ƙara rufa mata bargo kana yace dasu Areef mu tafi ko?. Fitowa duka suka yi su kusan shida suke rayuwa a babban Ɗakin kowa da gadon sa da kuma wurin mu'amalar sa . Sojoji na hanga birjik dukan su da kayan exercise suna running round tare da ɗaga ƙafafun su , Hango Aliyu Yasa Khaleel saurin isowa inda suke cikin Muryar sauke nishin wahala ya furta “ Haidar ina ka shiga tun jiya? ” . Kallon sa Aliyu yayi yana fara training exercise ɗin ba tare da yaba Khaleel amsan tambayar sa ba sai cewa yayi “ morning ya Khaleel ”. Shafa kan ƙanin nasa yayi yana wuce shi tare da cewa " ka kula yau Please kaji ban son ka sake wani laifi kaji? . Running up and down ya fara yi ba tare da yace da Khaleel komai ba...Kusan 5:30am sannan suka koma Wurin ƙwanan su . Don haka suke yi 7am su shiga class don karatu. Suna komawa Aliyu ya nufi Toilet ɗin su alwala yayo yana sallah kana ya juya yana kallon inda Ma'eesha ke ta barci har a lokacin. Miƙewa yayi yana ɗaura Towel a Kugun shi tare da nufar Toilet don ya watsa ruwa ya fito yayi shirin shiga aji kuma . Mintuna Sha biyar ya dauka ya fito hannun sa ɗauke da ƙaramar Towel yana tsane suman kan shi . Areef ya gani da Ibrahim sai Adam suna zagaye da Ma'eesha da ta buɗe idanun ta tana Kallon su duka , Kaman mai tunanin wani abu akan su ,su kuma sai murmushi da wasanni suke yi mata suna kiran sunan ta “Ma'eesha , Areef na wasa da hannayen ta , don kuka ne basa so tayi . Ganin haka yasa Ali sakin Murmushi yana saurin ƙarikowa inda Suke. Da hannun sa ɗaya ya ɗagota yana Girgiza ta tare da yin wani tambul yana juyata sama zuwa ƙasa kan ta na kallon ƙasa yana dariya tare da cewa “ Kema Bara kiyi naki morning exercise ɗin ”. Innalillahi...Aliyu Meye haka? Bafa ƙashi a jikin ta”. Muryar Su Ibrahim ya katse shi a tare . Kallon su yayi yana kallon Ma'eesha dake ɓaɓɓaka dariyar ta babu alamun Taji tsoro . A'a dole itama zata rinƙa yin morning exercise sannan sai nayi mata wanka.................! *Wani aiki sai soja😱💃🏻Rainon soja zamu sha kallo🤍🤣 to masu karatu kar ku manta littafin rainon soja na kudi ne masu ɓukatar fara payment ga yanda tsarin yake. Regular group ₦500 vip group ₦1000 special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne ta wannan number 09061466409 yan Niger zaku turo da katin Airtel na 500f ...kar ku manta wurin yi mun sharing zuwa ga masoya baki daya🙏🏻🕊️.* [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 5 ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah ________________________ "Da sauran su💃🏻 a yanzu kuma gata ɗauke muku da sabo mai ɗauke da sabon Salo na musamman wato Rainon soja , niko da kaina nace za'a sha duka😹soja da raino ai abun ba'a magana 🤣labarin sai wanda y karanta shi kar ki bari ayi babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️dadi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri na gode sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna da yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa a page 10 Free zai ƙare maza ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻Ni kuma ina ta adding😹🤗 to kar a barki a baya, ko kiyi tunanin samun na bulus mutane na yan amana ne..........! ••••• Ganin haka yasa Ali sakin Murmushi yana saurin ƙarikowa inda Suke. Da hannun sa ɗaya ya ɗagota yana Girgiza ta tare da yin wani tambul yana juyata sama zuwa ƙasa kan ta na kallon ƙasa yana dariya tare da cewa “ Kema Bara kiyi naki morning exercise ɗin ”. Innalillahi...Aliyu Meye haka? Bafa ƙashi a jikin ta”. Muryar Su Ibrahim ya katse shi a tare . Kallon su yayi yana kallon Ma'eesha dake ɓaɓɓaka dariyar ta babu alamun Taji tsoro . A'a dole itama zata rinƙa yin morning exercise sannan sai nayi mata wanka na bata break ɗin ta kamin mu wuce class . Humm to yanzu a ina ne zamu bar Ma'eesha kasan ba zai yiwu mu bar ta anan ita kaɗai ba , sannan kuma ba zai yiwu mu tafi da ita class ba. Areef ya katse Aliyu Haidar da a wannan lokacin yana cigaba da tambula Ma'eesha yanda yake mata kaman ɗan namiji....Itako gani take wasa yake mata dariyar ta take yi abun ta . Ƙwantar da ita yayi bisa gadon nasa yana kama hannayen ta biyu tare da ɗagota sama yana maida ta kusan mintuna biyar yana mata wannan salon motsa jinin nasa , yayin da bai Bama Areef amsar tambayar sa ba. Jin shirun nasa na wasu mintoci babu amsa yasa Areef juyawa yana nufar Toilet shima don ya fito ya kimtsa sannan sai su cigaba da maganan. A haka nan dukan su suka shirya cikin shigar su ta uniform ɗin sojoji duka layi ɗaya suke wato Sojojin Airforce ne. Wannan yasa komai nasu tare suke yi . Miƙewa Aliyu yayi yana sauke Gwauron numfashi kana ya kalli Ma'eesha da take bin sa da kallo War War War ta yara . Ina zuwa ma'eesha. Ya furta yana nufar inda yake jin maganan masu kawo masu breakfast. “uhm common baby ”. Ya furta a lokacin da yake dawowa hannun sa ɗauke da basket dake shake da kayan karin kumallon su . Maganan yayi yana sakin mawa ma'eesha murmushi wanda nan take naga yarinyar ta juya da sauri tana miƙewa tare da rarrafowa zuwa inda yake. Tea ya fara haɗa mata tasha sosai, kana ya fara kokarin bata shinkafan da mai ne ta ture kan ta don bata buƙata . Murmushi yayi yana cewa “ Ok bari Nima nayi break fast sai mu wuce aji tare 😱” . Humm da rabon yau ma ya ƙara amsar wani horon 🥴 Allah dai ya kiyaye Ali” . Yana tsaka da fara break fast din ne dukan su sauran abokanan nasa suka iso don sun kammala shirin su suma , zama suka yi suna fara nasu , wanda kamin su gama ne suka ga Aliyu ya miƙe yana kai hannun sa zuwa inda Ma'eesha take , ɗaukar ta yayi yana nufar Toilet da ita . Da ido Areef ya bishi , yayin da Ibrahim yace “ Aliyu fa ba zai iya yi mata wanka ba , Mene ya iya , nifa mamaki ma nake yi yanda yarinyar har take dariya da nuna so idan ta gannshi , bai iya komai ba Wallahi , Don Allah ku dakatar dashi Bara na kira Joy tayi mata Wankan just give me 1 minute I'll be back ”. Yana Ida maganan yana miƙewa cikin sauri tare da nufar ɗakin da su joy suke. Suma tare suke duka a wannan shekarar suka fara karatun duka . Miƙewa Areef yayi yana biyo bayan Aliyu tare da shiga Toilet ɗin , kallon kallo suke yi don zaune ya tadda Aliyu ya tasa Ma'eesha yana kallo ya rasa ta ina zai fara wanke ta . Wani dariya ne ya taho ma Areef amma sanin halin Fushin Ali da jarabar sa yasa shi danne ta don dole . Aboki ka dakata yanzu joy zata taho sai tayi mata wankan . Areef ya furta yana ƙariƙawa zuwa ga Aliyu. Kallon sa Aliyu yayi kana juya yana kallon Ma'eesha, ba tare da ya kalli Areef ba idanun sa na kan ma'eesha yace “ Ai matsalar baka gani ba , bafa baf ɗin wanka duba ka ga , to a ƙasa ne za'a yi mata wankan? . Eh mana yo shi yasa Nace ka kawota mu kai ma mummyna nasan zata kula da ita sosai. Please stop saying that..”! Ni zan iya kulawa da Ma'eesha tun da mami ta wulaƙantani akan ta , dole da kaina zan raine ta kuma zata girma cikin kulawa ba zata mutu ba . Cikin sauri Areeef ya ware idanun sa a zuciyar sa yana cewa “ Ai ko indai kai ne zaka raini ma'eesha har girma to ko bata mutu ba ,zata ɗanɗana azaba . Ni kaina azabtar dani kake yi bare kuma ita dakake iƙirarin zaka raine ta ka bata tarbiyya . Sorry for you ma'eesha ”. Yana tsaka da wannan tunanin ne Ibrahim da joy suka shigo Toilet ɗin . Wata irin gabjejiya ce a tsaye take kaman namiji, Ya ne mutumin ? How are you?. Tayi maganan tana kai hannun ta tare da kama hannun Aliyu wanda yayi kinini da rai . Ali ya kake ?”. Ta kuma tambayar sa a karo na biyu wanda a daƙile yace “ Lafiya” . Wannan ce yarinyar ? Wow cutie😻 . Kyaƙyƙyawa ta furta tana kai hannun ta tare da amsan ma'eesha. Wasa ta fara yi mata tana cire yagalgwalin rigar jikin ta irin ƴan gobe sunan nan , da gani kasan yarinyar ta taso ne in a poor condition sai dai duk da haka kyawunta bai ɓoyu ba don tun a yanzu kyaunta mai fuzgar hankali ne ƙwarai . Sauke ta tayi ƙasa tana fara takawa da ƙafafun ta kana Joy ta sauke heater tana sirka ruwan. Skirt ɗin jikin Ma'eesha ta sauke , yayin da su Aliyu suka ja daga baya suna jiran ta kammala ko nace yana jiran ta kammala ya saɓa kayan sa . Muryar Joy yaji tana dariya tare da cewa “ Oh my God, this girl she's beautiful...Areef kaga yarinya tun tana ƙara da shape da hips ? Jikin ta luwai........Keeeeee.....!!! “muryar Aliyu ya katse ta cikin doka mata Wani irin tsawa mai kama da saukar Aradu sai da joy ta firgita , ba ita kaɗai ba ma Har ta ma'eesha kuka ta saka cike da tsoro tana ƙanƙane hannun joy. “Dama ku Arna babu wanda ya kai ku Iskanci, to amma ke naki iskancin yafi na kowa , yar iskar banza ...wasu irin ashar yake Aunata mata tamkar wanda yayi zaman tasha, yanayin sa kaman wanda zai buge ta , don jikin sa har tsuma yake yi . Shi kan shi bai san mene ya hasala shi bisa kalaman nata ba . Fice mun daga nan kar ki sake dawowa. Kuma malamai duka ku fita Nine zan rinƙa mata wankan ta da koman ta bana buƙatar taimakon kowa , tun da abun ya koma harijanci🙊😹 . Gimtse Dariya su Ibrahim suka yi don yanda joy take kyarma daga taimako sai ta baka dariya . Da sauri ta fice bata ce dashi komai ba . Haka suma suka fita ,suna barin sa daga shi sai Ma'eesha. Hannun sa yakai yana ɗago Ma'eesha tare da fara cire ƙaramin Pant ɗin jikin ta. A kan ƙafafun sa ya zaunar da ita yana fara Wanke mata jikin ta don yanda ake ma yara wanka bai fa sani ba . Sai da aka gama wanke jikin ne ya fara zuba mata ruwan ɗumin yana mata Wasa da ruwan tana dariya, a haka ruwan da ya ƙarar mata a jiki yafi ƙarfin bokiti babba uku , yanda take dariyar shi yake sanyaya zuciyar sa . Kallon Areef Ibrahim yayi kana yace " saura mintuna biyar fa mu makara ”. Shiru Areef yayi kana Adam yace “ Leka kace masa yayi sauri ”. A'a kai dai kaje . Hahahahaha....suka fashe ma Areef da dariya . Ibrahim ne yace “ Wai tsoron Ali kake yi ne ?”. A'a bana ce ba ,amma kai zaka iya zuwa ”. Ok ya furta yana kama hanya tare da kutsa kan sa cikin Toilet ɗin . Wasa yaga yana yi mata da ruwan suna dariya , Dariyar da bai taɓa ganin Aliyu yana yin irin shi ba . Shi da ko murmushi ne sai yaso yake yi. Amma yau dariya har da kyakyatawa da ƙaramar yarinya . Aliyu saura mintuna biyar mu makara ”....Wani ɗauke wutaaa Aliyu yayi cikin fushi da ɗan ɗaga murya ya furta “ Dole sai dani zaku tafi , zaku iya tafiyar ku abin ku ”. Jin haka yasa Ibrahim juyawa har yakai ƙofa Yaji Muryar Ali ya katse shi da cewa “ Daga yau kar wanda ya sake shigo mun Toilet indai ina tare da Ma'eesha 🤗 . Saurin kallon sa Ibrahim yayi kamin yayi magana Nan Take Haidar yace “ Yessss haka nace kar wanda ya sake shigowa ko baku ga mace Bace ita , Idan ina mata Wanka kar wanda ya ƙara shigomun ka faɗa masu ”. Sakin baki Ibrahim yayi yana ficewa daga Toilet ɗin tare da isa inda Su Areef suke yana mai labarta masu yanda suka yi da Ali yanzu a Toilet . Wani irin dariya Areef keyi har da buga ƙafa kana Adam yace “ Ok to shi ba namiji bane kenan, me zamu kalla a wannan jaririyar yarinyar? Kai nifa Ban gane ba ne ma🥴 . Ya furta yana kama ƙwiɓin sa . Fashewa da Dariya Ibrahim yayi kana yace “ Kasan halin Aliyu fitina ce kawai irin nashi yake neman kan wa zai sauke ,kaga kuwa ba Dani ba , Ni nayi na class kuma zaku tsaya ne ko na tafi Ni kaɗai . A'a mu jira shi ya fito sai mu tafi duka. Adam ne ya kalli Areef kana yace “ Ok tom mu jira shi kaga ikon Allah yana fitowa zaice mu fita daga waje ya shirya Ma'eesha 🤣 kar a ga mata jiki . Yarinya kaman kazar turawa wata can ƙasa da ita gata fa gijib. Dariya suka saka baki ɗaya cikin sauri suna ficewa tare da nufar inda ajijiwan karatun su yake. Shi kuwa Aliyu koda ya fito yaga babu su bai damu ba ,don dama ya kuɗurta a ransa indai ya fito ya gansu sai yasa sun fita sannan zai shirya ma'eesha su tafi aji tare ....jama'a kuji mun Bala'i, ta ina zai yi karatu da yarinya abun da ba'a taɓa yi ba kenan. Kallon ta yayi yana tunanin to wani kaya ma zai sanya mata ? Palmers oil ya shafa mata yana ɗaukar kayan da ya cire mata yana mai da mata . Idan kina buƙatar wani Abu Kice Uncle Zan sha ruwa ? Ko zanci abinci idan fitsari zakiyi sai ki mun magana kinji Ma'eesha? Yayi Maganan yana kallon ta , da itama take bin sa da kallo ganin babu alamun ta gane Hausan nasa ne yasa shi cewa “ Bata ma fahimta ba ,muje ”...ya furta yana kai hannun sa tare da goya ta a bayan sa , hannun sa ɗaya yana ɗaukar jakar bayan sa . ** Shigar sa ajin yasa duka kowa kallon sa tare da bin bayan sa da kallo ganin kyaƙyƙyawar yarinya tayi lamo kan ta ko hula babu , gashi a warware yanayin tsayin gashin ta da cikar shi kaman yarinyar larabawa yafi komai tafiyar da hankalin su gare ta. Hango Su Ibrahim yayi da Areef Adam a can sama Captain Isma'il yana basu horo , wani kallo Ali yayi masu yana kauda kan sa a Zuciyar sa yana cewa “ Taɓ ashe duk ma saurin da suke yi sun makara ,aikin banza kenan”. Nufar mazaunin sa yayi yana aje Ma'eesha kana ya dawo gaban inda Captain Isma'il yake yana ƙamewa tare da cewa “Morning sir” . Ya akayi ka zo a makare? Me yasa baka kai yarinyar section ɗin su ba ? . Captain yayi maganan yana kallon Aliyu don a tunanin sa Ma'eesha makarantar yara na cikin NDA ɗin take yi. Magana ce ta fara tashi ƙasa² . Ai ƙanwar Aliyu ce . Joy ne tace “ Eh nima naga suna kama sosai ”. Ɗauke ta ka kaita idan ka dawo kayi joining ɗin abokan naka . Captain Isma'il yayi Maganan tare da kallon ɓangaren da su Areef suke . Ok sir . Aliyu ya furta yana isa inda Ma'eesha take , taho ma'eesha ”. Hannun sa yakai yana ɗaukar ta tare da ficewa da ga class ɗin. “Khaleel dake can nesa mamaki yake yi a ina Aliyu ya samu yarinya? Gaba ɗaya kan sa ya kulle , Ya rasa wane zai tambaya ,gashi abokanan sa sai tambayar sa suke yi wai dama bayan Jidderh suna ƙanwa ce? . Shi dai ya kasa basu amsa , zuciyar sa fal tsoro halin Aliyu na damunsa. A jikin sa yake jin da wani Abu dai gami da yarinyar haka kurum Aliyu ba zai goyo yarinya ya taho da ita ba . Shi da ko magana bayayi bare wai ya tsaya bata lokacin sa akan yara . Bayan Fitan Aliyu kai tsaye section ɗin yara ya nufa da ma'eesha , ba tare da jin tsoro ko abun da zai kai yakawo ba ya kutsa kan sa zuwa class ɗin Anty docas. New comer . Gyaɗa mata kai yayi yana cewa “ eh a bata abinci da duk abin da zata buƙata ”. Cike da kulawa tasa hannu tana amsan ma'eesha kana tace “ Kai ne ka shirya ta ?”. Eh . Ya furta a takaice. Ok bata wanku ba gaskiya, bari a ƙara mata wanka sai na kimtsa taci abinci . Dama haka tsarin wurin yake , yawanci yaran ma'aikata ne kaman dai irin rainon da Mami tayi masu Aliyu,basu da lokacin yaran su , sai na aiki . Anan ake shirya yara ayi masu wanka hatta kaya da Pampers zaka ga anan ake saka masu . Jin maganan Madam docas yasa Aliyu har yayi gaba ya dawo yana kallon Gaba ɗaya yaran da duka sa'oin Ma'eesha ne maza da mata sun kai 15 . Eh to Madam hakan na da kyau, amma idan za'a yi mata wankan a dan shiga da ita daga ciki kar yaran waiiiiii....yanda ya tsaya yana ƙasa ƙare maganan yasa Madam docas sakin Murmushi don ta fahimci inda ya dosa ...Ok ai privacy ake shiga dasu kar ka damu . Tom godiya nake. Yana furtawa ya juya da sauri tare da komawa can ɓangaren su , tafiya ce na kusan mintuna talatin kana ya kai shi . ** Kina tsammanin Haidar ya maida yarinyar nan kuwa ? Kin fa san shi da kafiya akan abin da yayi ra'ayi?. Kallon General Saleh Yelwa Mami tayi kana ta ɗan kalli ɓangaren da Jidderh take , eh ina da yaƙinin hakan , don tun da yake ban taɓa nuna masa fushi irin na ranan ba. Humm banda abun Ali haidar Haka akeyi da ganin yarinya sai ka dauka ka kawota cikin a halin ka yanda rayuwa tayi wuya a yanzu. Shine dai Fa Genar , yaro ne komai nasa kaman bana mutane ba , a wani fahimce yake. Mami wacce yarinya ce? . Muryar Jidderh ya katse su , cikin sauri Mami tace “ A'a ba zaki fahimci zancen ba Jidderh kin kammala Assignment ɗin naki ki taho muje kiyi barci . Sauke pencil ɗin hannun ta tayi kana ta miƙe tana cewa “Ok Mami mu tafi , Good night Dad” . Tayi maganan tana Rungume General Saleh Wanda ya manna mata sumba yana shafa bayan ta tare da cewa “ Sai da Safe ” . Janye jikin ta tayi tana yin gaba Mami na bin ta a baya suka nufi bedroom ɗin ta ....Niko kayan jikin jidderh kawai nake kallo. Wasu irin tsadaddun haɗaɗun English wears ne na barci masu laushi da salɓi yana kama jiki. Yanayin shigar yarinyar kaɗai zai tabbatar maka da waye iyayen nata . Wandon iya cinya ne sai rigar bata gama rufe mata ko cibi ba . Sai Hular ta .ƙafarta kuma cikin room slippers ɗin ta .....”. ** Aliyu baka da hankali ne wai abun da nake ji a bakin su Areef da gaske ne , Aliyu magana fa nake yi ka mun shiru...? Khaleel ke maganan cike da nuna damuwarsa da kuma tashin hankali akan babban lamarin da Aliyu ya ɗauko masu. Kallon Khaleel Aliyu yayi kana yace “ Ina zuwa Ya Khaleel Bara naje na duba ta na dawo sai kaji yanda abubuwan suke”. Babu abun da zanji....! Khaleel ya katse shi cike da ɓacin rai . Cigaba yayi da cewa “ koma meye ka tabbatar ka maida ta inda ka ɗauko ta ,ba zaka jefa kan ka a matsala ba , ba kuma na buƙatar jin komai daga gare ki kaji me nace maka”. Shiru Ali yayi kana ya ɗago idanun sa yana kallon Khaleel, Murmushi ya sakin masa kana ya Girgiza kai yana cewa “ Ok ai Shikenn Ya Khaleel ” . Yana furta haka ya juya da Sauri don sun samu free period ,wannan yasa shi ɗaukar Hanyar section ɗin da ya kai Ma'eesha. Baya tunanin Masifar da zai dauko ma kan sa. Bai biya koman ta ba ya kai ta aji ana kulawa da ita kuma baya jin tsoro ko tunanin wani abu . Ta window ya leƙa anan ya hango Madam docas riƙe da stick na pointing bord tana gaban allon tare da yi ma yaran karatu . Hango ma'eesha yayi a front seat tana zaune tana kifa kanta alamu barci ta fara ko zai ɗauke ta . Cike da zimma ya shiga cikin class ɗin yana kallon Madam docas tare da ɗaga mata hannu yana yin alaman ta dakata tayi shiru . Kallon sa Madam docas tayi cike da rashin Fahimtar meyake nufi ,anan ne taga kuwa abun da yake nufi 🤣 don gani tayi Aliyu na bi layi layi yana kwantar da yaran suma wai suyi barci tun da Ma'eesha na barci to kar Madam docas tayi karatu ta tayar da ita , haka sauran ɗalibai suma kar suyi surutu🤐 . *To jama'a kar ku manta littafin rainon soja na kudi ne regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 080812029232 yan Niger zaku turo katin Airtel na 500f.* [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 6 ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah Fƴaɗe Bintoto ________________________ "Da sauran su💃🏻 a yanzu kuma gata ɗauke muku da sabo mai ɗauke da sabon Salo na musamman wato Rainon soja , niko da kaina nace za'a sha duka😹soja da raino ai abun ba'a magana 🤣labarin sai wanda y karanta shi kar ki bari ayi babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️dadi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri na gode sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna da yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa a page 10 Free zai ƙare maza ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻Ni kuma ina ta adding😹🤗 to kar a barki a baya, ko kiyi tunanin samun na bulus mutane na yan amana ne..........! ~Tallah~ *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tanayin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394. ••••• Kallon sa Madam docas tayi cike da rashin Fahimtar meyake nufi ,anan ne taga kuwa abun da yake nufi 🤣 don gani tayi Aliyu na bi layi layi yana kwantar da yaran suma wai suyi barci tun da Ma'eesha na barci to kar Madam docas tayi karatu ta tayar da ita , haka sauran ɗalibai suma kar suyi surutu🤐 . Bin su yake layi layi yana saka jariran yaran barci ta Hanyar ƙwantar dasu bisa teburan da suke zaune akai . Ita ko Madam docas tsayawa tayi tana sakin baki sarara, hannun ta ɗauke da sandar da take koya masu karatun motsin kirki ta kasa yi , Ta rasa da mene zata kira wannan abun da Ali keyi mata a wannan lokaci . Su kuwa yara dama kaman a gajiye suke yana kwantar dasu suka fara barci nan kaji ajin shiru babu ƙaran abun da kake ji sai na A.C da saukar munsharin su . Kallon sa Madam docas tayi kana ta Girgiza kai a zuciyar ta tana cewa “ Yana matuƙar ji da yarinyar a zuciyar sa , Wannan so haka? Ina ruwan ƙanwata ce , da duk kan alama an daɗe ba'a yi masa ƙanwa ba , itace ke bi masa . Tana maganan a zuciya tare da takawa tana komawa wurin zaman ta itama don ta huta . Duk da Tasan karatun soja Aliyu ke yi a halin yanzu ,sannan suna amsan training exercise iri-iri Amma ba ƙaramin mamaki tayi ba da yanda taga tsawon kusan fiye da awa guda yana tsaye akan Ma'eesha tamkar soja mai bata kariya . Tun da ta fara barcin yake a kan ta a tsaye bai ko jingina ba bare ya zauna tsawon lokaci . Motsi ta fara yi da idanun ta tana miƙa tare da ware fararen idanun ta da suka sauka bisa fuskar Aliyu. Murmushi ma'eesha ta sakar masa cike da jin daɗin ganin nasa , kana ta miƙa masa hannun ta tana Wangale masa baki . “Taho mu tafi ” . Yayi maganan yana ɗaukar ta cak da hannayen sa . Gimtse fuska Madam docas tayi don ta fahimci lamarin Aliyu da Ma'eesha sai tayi masa zafi-zafi sannan zai barta tayi karatu. Aliyu...”! Ta kira sunan sa cikin dakakkkiyar Muryar ta . “Na'am madam” . You have to Maintain your dignity , ka tsaya a matsayar ka ,maza sauke mun yarinyar nan , idan ta shigo class baka da hurumin sake fitar da ita sai lokacin fitar su yayi , sauke ta ka tafi . Madam docas tayi maganan tana hura hanci irin na matan sojoji, don ita kan ta soja ce ,irin su wanda suka fara karantar hanyar koyarwa ne sai daga baya kuma suka samu soja , sune ake basu koyar da ɗalibai irin su ma'eesha da sauran su. Kallon ma'eesha Aliyu yayi kana ya juya ya kalli Docas da har a lokacin su take kallo . Kai wannan matan Jaraba ce. Ma'eesha ki zauna ina dawowa nan kusa. Yayi maganan yana sauke Ma'eesha daga jikin sa tare da zaunar da ita a inda take. Narai-narai tayi da ido , tana kai hannun ta tare da fara murzasu alamun tana gab da sa masa kuka . Ohh Sorry Ma'eesha ta yanzu zan dawo , na kawo Miki chocolate ko sweet wanne kike da buƙata? . Madam docas ce dake bayan sa ta ɗan yi ƙasa da giran ta tana tunanin Meye Aliyu keyi haka ? Wai shin yarinyar ma da ko magana bata iya ba ne yake wannan dogon zancen da ita ? . Miƙewa tsaye tayi tana isa inda yake shi da Ma'eesha, gani yayi ta miƙa mawa ma'eesha alawa tana cewa “ Kai kuma fice mun daga Aji daga yau kar ka sake dawowa Sai idan an tashe su ” . Sum-sum-sum Aliyu ya saka kan sa yana ficewa zuciyar sa tayi masa sanyi koba komai yaga Ma'eesha cikin ƙoshin lafiya” . ** Tun da aka tashe daga ajijiwan su Khaleel ke neman Ali Haidar don yau ya shirya yi masa Wankin babban bargo amma ina sam bai ga Aliyu ba . Domin A dai dai wannan lokaci Aliyu da Areef sun isa Office ɗin principal din section nasu Ma'eesha , sunje magana akan karatun yarinyar don fa laifi yayi ya kai ta aji ba tare da yayi mata registration ba . “What...? Are you in your common sense? , kana hankalin ka kuwa Ali kasan mene kake cewa?” . Ƙamewa Aliyu yayi cike da bada girma ya furta “ Yes sir ” . Shiru Pc yayi kamin yace “ Idan muka yi lissafi yanda kace ana cire duk wasu kudin hidimar yarinyar a kudin ka wanda ake aje maku as a salary idan kun gama karatun za'a baku millions ne , to kai fa ba lallai ka tashi da wannan kudin ba , don gaba ɗaya zai ƙare ne a karatun ma'eesha . Eh sir haka nake da buƙata indai zai isa a kula da Ma'eesha ayi mata komai wannan Ni ya ishe Ni . Zai isa don zai kaita har ta gama secondary school ɗin ta ma indai anan zata yi . Rufe idanun sa yayi yana tunanin shekarun da shi zai yi ,tabbas sai ya rigata tafiya , a hankali ya fara tunanin ai ba wata nisa bane tsakanin Kaduna zuwa jeji koda babu shi zai sa kullum a dinga kawo ta ana dawo da ita . Yallaɓai hakan ma yayi , Duka kudin a kula da ita dasu , ɓangaren koman ta . A'a Kasan hakan ba zai yiwu ba , idan muka gama dole su Daddy zasu nemi sanin inda muka yi da kudin , don haka a raba kudin biyu a cire rabi anawa, kaima a cire rabi sai mu tashi da half-half . Muryar Areef ya katse su yana wannan maganan . A'a Aboki , ka bari zamu yi magana , Ali ya katse shi yana rike hannun sa tare da dakatar dashi . Kallon pc yayi yana murmushi tare da cewa “ Godiya nake sir ”. A yau na yarda baka da hankali Ali tabbas na yarda You Are still under 16 . Ƙwaƙwalwar ka ba fresh yake ba. Da Haukan yarinta a cikin sa. To a yau zaka dauki wannan yarinyar mu kai ta gidan marayu ko stations na yan sanda su san yanda zasu yi da ita. Kai dai baka isa ka raine ta ba. Khaleel ke maganan cike da Tsawa yana tsaye a kan Aliyu dake bakin gadon sa. Gyefen sa kuma ma'eesha ce zaune tana bin su da kallo ,don ita sam bata san mene Tata rayuwar ke ciki ba . “Ali Haidar Yelwa”! Muryar Wani soja ya katse shi daga Wajen ɗakunan nasu . Miƙewa Aliyu yayi ba tare da yaba Khaleel amsa ba yana ficewa , Khaleel kuwa zuciyar sa tunzura take yi tabbas yau ya fahimci illar kafiya da bakin cikin ta akan kafiyar Aliyu babu mai saka shi bare hana shi . A yau zan nuna maka kai yaro ne. Su dai su Ibrahim duka shiru suka yi babu mai cewa "uhm da uhm'um saboda kowa shakkar Ali yake yi , sannan a kuma ɓangare na zuciyar su basu ji ko kaɗan basa son zama da ma'eesha ba , hasali ma nishaɗi yarinyar rayuwar ta da Aliyu ke basu. Yanda ɗazu da suka dawo da zai sauya mata kaya sai da duka suka fice daga Dakin , don dole suka fita kowa a ransa dariya yake yi . Yayin da Ibrahim yake cewa " Tom me zamu gani a jaririya ,bayan idan wani Abin ne ga mata can cikakku nuna gani . Shigowa Aliyu yayi hannun sa ɗauke da manyan Akwati na na yara guda biyu , Daga ɓangaren Pc ne ya aiko dashi kayan Ma'eesha ne hade da uniform ɗin ta duka na kwana biyar ɗin , dama ko wacce rana da kalar uniform ɗin da suke sanya wa . Sakin baki Khaleel yayi kana ya bi Aliyu da kallo . Kallon ma'eesha Ali yayi yana murmushi tare da cewa " Kin ga kayan ki da kuma school uniform ɗin ki . Kamin ya rufe baki ne Khaleel ya damƙo wuyar sa yana ɗago sa tare da fara sauke masa duka ta ko ina a matuƙar hasale. Da gudu su Ibrahim suka shiga tsakani yayin da Aliyu ko dan yatsa bai yi yunƙurin ɗagawa da sunan ya mayar masa da dukan ba . Sosai yasha Mari Wanda bazasu ƙirgu ba . Da ƙarfi Ibrahim da Adam suka ɓanbare Aliyu a hannun sa , yayin da Areef ya ja shi yana fitar dashi daga Dakin , Haka Khaleel ke Tsiya da Jaraba yana cewa “ Kwana ɗaya na baka daga yau zuwa gobe ka mayar da yarinyar nan inda ka gan ta ,Bama buƙatar ta a cikin a halin mu ” . A yau na yarda baka da hankali Ali tabbas na yarda You Are still under 16 . Ƙwaƙwalwar ka ba fresh yake ba. Da Haukan yarinta a cikin sa. To a yau zaka dauki wannan yarinyar mu kai ta gidan marayu ko stations na yan sanda su san yanda zasu yi da ita. Kai dai baka isa ka raine ta ba. Khaleel ke maganan cike da Tsawa yana tsaye a kan Aliyu dake bakin gadon sa. Gyefen sa kuma ma'eesha ce zaune tana bin su da kallo ,don ita sam bata san mene Tata rayuwar ke ciki ba . “Ali Haidar Yelwa”! Muryar Wani soja ya katse shi daga Wajen ɗakunan nasu . Miƙewa Aliyu yayi ba tare da yaba Khaleel amsa ba yana ficewa , Khaleel kuwa zuciyar sa tunzura take yi tabbas yau ya fahimci illar kafiya da bakin cikin ta akan kafiyar Aliyu babu mai saka shi bare hana shi . A yau zan nuna maka kai yaro ne. Su dai su Ibrahim duka shiru suka yi babu mai cewa "uhm da uhm'um saboda kowa shakkar Ali yake yi , sannan a kuma ɓangare na zuciyar su basu ji ko kaɗan basa son zama da ma'eesha ba , hasali ma nishaɗi yarinyar rayuwar ta da Aliyu ke basu. Yanda ɗazu da suka dawo da zai sauya mata kaya sai da duka suka fice daga Dakin , don dole suka fita kowa a ransa dariya yake yi . Yayin da Ibrahim yake cewa " Tom me zamu gani a jaririya ,bayan idan wani Abin ne ga mata can cikakku nuna gani . Shigowa Aliyu yayi hannun sa ɗauke da manyan Akwati na na yara guda biyu , Daga ɓangaren Pc ne ya aiko dashi kayan Ma'eesha ne hade da uniform ɗin ta duka na kwana biyar ɗin , dama ko wacce rana da kalar uniform ɗin da suke sanya wa . Sakin baki Khaleel yayi kana ya bi Aliyu da kallo . Kallon ma'eesha Ali yayi yana murmushi tare da cewa " Kin ga kayan ki da kuma school uniform ɗin ki . Kamin ya rufe baki ne Khaleel ya damƙo wuyar sa yana ɗago sa tare da fara sauke masa duka ta ko ina a matuƙar hasale. Da gudu su Ibrahim suka shiga tsakani yayin da Aliyu ko dan yatsa bai yi yunƙurin ɗagawa da sunan ya mayar masa da dukan ba . Sosai yasha Mari Wanda bazasu ƙirgu ba . Da ƙarfi Ibrahim da Adam suka ɓanbare Aliyu a hannun sa , yayin da Areef ya ja shi yana fitar dashi daga Dakin , Haka Khaleel ke Tsiya da Jaraba yana cewa “ Kwana ɗaya na baka daga yau zuwa gobe ka mayar da yarinyar nan inda ka gan ta ,Bama buƙatar ta a cikin a halin mu ” . Bayan sun fitar da Khaleel ne Ali ya koma ya zauna kusa da ma'eesha da tun da aka fara dukan take ihu har ya zauna kukan take yi . Kallon yarinyar yayi yana sakin mata murmushi kana yace “ Ki zama jaruma ma'eesha ki daina kuka , Rayuwar ɗan adam kowanne da kallon nasa ƙalubalen , Ki yarda Dani ko ba a yau ba ,Ban ki kaiki gidan marayu ko stations don wani dalili nawa ba , ko don rashin ƙauna gare ki ba , don a tunanin su a nan ne za'a ga ahalin ki , Ni kuma bana wannan tunanin , Gani nake tamkar hakan gurgurcewan rayuwar ki ne. Na kula dake shine gaba zaki san Wacece ke , ko ina nan ko bana nan .! Duk maganan da yake Areef na sauraren sa haka itama ma'eesha dake kai hannun ta a yanzu tana shafa Gyefen Kuncin sa inda yayi jaaaa alamun shaidar duka abun ka ga farin fata har jini ya kwanta ...yanda take shafa masa yasa shi fahimtar wurin Khaleel yaji masa rauni ne...Haɗa ido suka yi da Ma'eesha kawai sai yaga tasa gigitaccen kuka tana nuna masa wurin tare da ƙanƙane sa. Cak ya miƙe tsaye yana ɗagota da hannu ɗaya tare da Saɓata a bayan sa yana fara girgiza ta alamun tayi shiru . Lumshe ido Areef yayi yana jin wani irin Masifar tausayin Ali , tun da yake bai taba ganin ko faɗa Khaleel yayi masa bare kuma yau wai duka , duka akan ma'eesha , kuma har a yanzu bai karaya da kan ya amince ya yi masu yanda suke so ba . Tabbas Ali wasu na ganin maka kangararriyar zuciya ce dakai ,amma zuciyar sa mai tsafta ce . Areef yayi maganan yana a zuciyar sa tare da juyawa yana ɗauko flask din ruwan ɗumi ya zuba a wani bawo yana dauko farin kyalle tare da isowa gaban Haidar da har a lokacin yake kai kawo da Ma'eesha .....Ali zauna na ...Kamin ya ƙare maganan ne Aliyu ya juyo yana kallon sa tare da kare ma bawon kallo ok aje mun bari na kwantar da ma'eesha. Kwantar da ma'eesha yayi don a yanda ya lura yarinyar bata da wuyar barci , nan ya zauna Areef da kan sa ke goge masa ciwon yana gasa masa wurin a hankali. Duk da yana jin zafin raunin amma kuma jarumtar sa ya hanasa ya nuna hakan , idanun sa a lumshe har Areef ya gama sannan ya fita don samo masa magani....! *_ZAKU SHA MAMAKI IDAN KUKA GA MAI ZAI FARU A GABA💃🏻TSAKANIN KHALEEL DA MA'EESHA GA KUMA DODON MAZA JARUMIN ALIYU HAIDAR 🕊️LABARIN SO SYMPATHETIC THROUGH THE GATE OF LOVE A HEROICAL AND VALIANT.....KUDAI KU CIGABA DA BIYO ALƘALAMIN UWAR TEDDY💃🏻KAR KU MANTA LITTAFIN NA KUƊI NE REGULAR GROUP₦500 VIP GROUP₦1000 SPC PAYMENT₦1500 VIA 7782217014 MOHAMMED HASSANA FCMB SHAIDAR BIYA KUDIN TA WANNAN NUMBER 08081202932._* [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 7 ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah Fƴaɗe Masu tambayar na basu littafi duka littafaina na kuɗi ne , idan kin shirya siyan naki sai ki mun magana. Sannan masu buƙatar rainon soja daga farko zaku iya joining wannan link din https://chat.whatsapp.com/JLMzlJU65ZJ61TOzh7JHWY . ________________________ kar ki bari ayi babu ke a wannan tafiyar Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️daɗi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri ina godiya sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna daa yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa a page 10 Free zai ƙare maza ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻. ••••• idanun sa a lumshe har Areef ya gama sannan ya fita don samo masa magani......Ɗago da manyan idanun sa yayi wanda yake ji sunyi masa nauyi ga kan sa dake masa Wani irin axababben ciwo . A hankali ya juya bisa inda Ya ƙwantar da Ƴar maraininyar tasa , sosai yake jin ran sa na zafi da tafarfasa bisa abin da Khaleel yayi masa , fushin da jin zafin bana Mari da dukan da yayi masa bane ba a'a , damuwar sa ɗaya ɗaga ma yarinyar hankali da yayi da hayaniyar sa na banza a cewan sa kenan ”! . Hannun sa yasa yana ɗago Ma'eesha tare da kwantawa gyefen ta yana rufo ɗaura ta bisa jikin sa tare da kai hannun sa yana shafa kan ta. Tsawan mintuna yana a haka kana shima barci yayi awaon gaba da shi. ** To al'amuran wucewa suke kullum , yau kamar gobe goben ya zama kaman sati a sauri , haka shekara ta zama sati . Haka rayuwar su ta cigaba da tafiya nidai sai da na bari ranaku suka jaaaa sannan na dawo don naɗo maku rahoton shin wacce rayuwa ce ake yi tsakanin Ali da Ma'eesha, Khaleel , Areef , Ibrahim ,Adam da Sauran su . 7:00am . Ihun muryoyin su nake ji wanda ba zance ga na ɗaya takamanmeme ba. Da ƙyau ”! Ƙara Sauri Eaasha. Jin haka yasa Ni saurin nufar inda nake jiyo muryoyin su alamu morning training suke yi . Sosai naga yarinyar tayi wayo ta ƙara girma don a yanzu ka ganta ka rantse takai shekaru biyar a cikin watanni goma sha huɗu kacal da tayi tare da Su Aliyu . Ta koma yar lukuta bata da tsawo tun yarintar ta zaka fahimci haka . Ɗago da idanun ta tayi wanda take lumshe su tana buɗe su da ƙyar da alama sexy eyes take dashi don bata iya ware su duka . Kallo ɗaya nayi mata na fahimci yarinya ce mai nuna kasalar ta da gazawarta a sarari bata iya ɓoyewa . Running exercise take yi kaman yanda Yasa ta , yayin da shi kuma yake daga can gyefe yana nashi exercise ta hanyar ɗaga wasu irin manyan ingin training wanda ma'eesha ko ƙaramin Roban faro da ƙyar take iya ɗauko masa da tangal². “Wayyo Uncle Na gaji haka nan”! Jin yanda tayi masa maganan tana gab da sa masa kuka yasa shi saurin kallon ta cikin sauri yana kariƙowa zuwa inda take. “a'a ” akwai sauran lokaci Ma'eesha daure saura mintuna biyar ne fa ki gama naki sai ki huta ”. Hannun ta tasa tana Dafe kai tare da jan numfashin wahala a kasalance tace “ Ruwa” . I need some water please uncle ”. Lumshe Lulun idanun sa yayi yana ware su bisa Sexy eyes ɗin ta da take kallon sa tare da narke masa tana shirin sa masa rigima. Ganin yanda ya haɗe gira yana mata kallo babu alaman wasa yasa Ma'eesha saurin jan ƙafa tana Cigaba da zagaye wurin da gudu kaman yanda ya sata. ~Tallah~ Ina kuke matan Oga😘💃🏻wannan harkar taku ne mataan Oga kune ina? maza nace ku matso kusa don ayi ana saka Miki albarka😜 . 😊☺️Asmy Tambuwal ce dai wacce ta saba kawo maku Zafafan kayan ta kayan Ɗa'a dana karko da kima a wurin Oga ato kasance ku zama na gaban Goshi Muna sayar da kaya cikin farashi masu kyau da inganci kama ga : Dahuwar Ciccibi Supplements (breast and hips enlargement, whitening capsule, slimming tablet , da sauran su). Man power na Karin ƙarfin jima'i . Man ayu Gindin ayu Man damo Maganin Mata Dan daka Dakan bita zaizai Kazar Mai jego Kazar amare Hadin zaurawa Al_jalal halawa Maganin sanyi Zumar mata Tsumin amare Tsumin uwar gida Matsi Women power Tsumin tabaje Virginal tightening Gel Da sauran su ,domin ƙarin bayani zaki tuntuɓeni akan wannan lambobin wayar na ƙasa 09168624285 come 1 come all💃🏻✨. ** Shikam Ali murmushi ya saki ganin yanda yarinyar take fahimtar shi a koman shi koda ba tare da ya buɗe baki yayi mata magana ba . Sukam su Areef tausayin ma'eesha suke da ta faɗo hannun Aliyu don wani abun ma cewa suke sai ta ƙara girma ƙila itama soja zai sata ta zama tamkar shi . Hand to hand combat training ya fara yi yana yi idanun sa na akan ma'eesha har lokacin Dakatawan ta yayi ita bata sani ba ,tun da ta rufe ido ita dai abun da ya sata kawai take yi . Khaleel ne da Abokanan sa suka iso wurin , wani irin takaici na kama Khaleel don tun daga Wannan ranan Ali yaƙi jin maganan sa kaman kafiya ya ƙara sa masa akan kulawa da ma'eesha . Sojoji ne su kusan Biyar anan take suka fara Sit-ups yayin da Wasun su ke kiran sunan ma'eesha don labarin Ma'eesha da Ali babu inda bai je ba a set din nasu. Ma'eesha training kike yi ne ? Taho ki dakata haka nan . Muryar Anas ya katse Ma'eesha wanda tana ware idanun ta tayi saurin Rufewa tare da Cigaba da gudun ta tana cewa “ Morning uncles ”. Murmushi duka suka yi don dadi Muryar ta yake masu wani zaƙwaƙwa . Taho muyi wannan kalon dake zaki iya sit up kuwa? Don na lura Ali so yake ki zama soja tamkar shi . Cike da Yarinta ma'eesha ta furta "a'a Ni ba zan zama soja kaman Uncle Aliyu ba. Uncle Aliyu jarumi ne ,Ni kuma ba jarumace. Dariya duka ta basu , Areef na cewa “ Ali kana wahalar da ma'eesha gaskiya, ya kamata ka rinƙa tunawa ita fa macece . Anas ne ya iso inda take yana miƙa mata chocolate tare da cewa “ Wannan naki ne Ma'eesha , tun jiya na siya Miki ” . Kallon sa tayi tana War War da ido tare da juyawa tana kallon inda Aliyu yake duk maganan da suke tamkar baiji su ba ,don ko kallo basu ishe shi ba . Girgiza kai tayi tana cewa “ Uncle .....”! Ta ƙwaɗa kiran Haidar,wanda yake dakatawa da training din ,inda take ya iso yana miƙa mata roban ruwan tare da cewa “ Maza ki sha yanzu ”. To Uncle. Ta ƙare maganan tana amsan ruwan tare da kaiwa bakin ta tare da sauke nishi tana kallon sa a shagwaɓe ta furta “ Uncle nagaji yau ”. Zaka goyani Anjima?” . Kamin Ali yayi mata maganan ne Anas ya kuma cewa “ Haidar amsa ka Bama ma'eesha tun da ka zama dodonta baka barin yarinya ta sake . No ka barshi Bama buƙata”. Kai ɗan rainin wayo! Ai baka kai na bama ba , Ma'eesha na ba , Don haka sai ta amsa .... ma'eesha zaki sha ko? . Kallon sa Ma'eesha tayi kana ta Girgiza kai alamun a'a . Murmushi Anas yayi yayin da Khaleel yaja masa dogon tsaki don ya lura Anas komai yace “ma'eesha shi kam duka haushi suke basa , a zuciyar sa cewa yake “ Gobe ne ai zamu koma gida , sai ka tanadi uban abun da zaka ce masu Daddy , da'alama har karairayaka za'a yi ...hummm na tausaya maka . Ya furta yana Cigaba da training din sa . Kallon sa Ali yayi kana yaja dogon tsaki “ Mtswwww sorry for your self ”. Kawar da zancen duka Anas yayi ganin faɗa zai shigo ciki , a hankali ya furta ma'eesha idan kin ƙara girma soja zaki zama ne kaman Uncle Haidar? Ko me zaki zama? . Ɗan shiru yarinyar tayi kaman wanda ake mata wahayi kana tace “ a'a ba zan zama kaman Uncle ba , Don Ni ba zan iya wannan training ɗin ba ko roban faro da kyar nake dagawa fa😹 . Ni ina so na zama mama ce.”! Saurin kallon ta duka suka yi kana Areef yace “ Ma'eesha baki san Meye ake nufi da Future ba ? Amma nan gaba kaɗan....a'a Uncle Areef Ni Mama nake so na zama , Saboda Ni bana da Mama haka shima Uncle Aliyu , amma su jesmina na class ɗin mu kullum Maman ta take zuwa ɗaukar ta . Nan gaba ina so na zama maman Uncle Aliyu ne .....tayi maganan tana dariya irin ta yara irin idan na zama hakan abun ya kai mata🤣💃🏻 . Shiru duka suka yi , yayin da Aliyu yasa hannun sa yana riƙo nata cike da kulawa, taho mu tafi kiyi breakfast fast gobe za'ayi Hutu gaba ɗaya.....! Gyaɗa masa kai tayi tana bin sa suka bar wurin , Areef yanda kasan ba soja ba , Ƙwallah yake gogewa yayin da yake jin tausayin yarinyar na shigar zuciyar sa ƙwarai . Shi kan sa Khalil jin Furucin Ma'eesha yayi masa wani iri wanda ya rasa mene zai fassara hakan . A tunanin ta tun da bata taɓa ganin su Mami da Daddy ba Shima Aliyu baya da iyaye ne? . Gobe zaki fahimci Wacece ke? Amma shi da gatan sa , don sai dai yayi na gidan kuma marayu dake . Yana maganan a zuciyar sa . Dariyar su Anas yasa shi kallon su tare da ganin Dalilin dariyar nasu . Oya common Oga ka zama namiji wai kai kaman ba SOJA ba......! *Littafin Rainon soja na kudi ne ₦500 regular group Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932* *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tanayin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394. [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 8 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS YouTube link ku shiga kuyi mana Subscribe don samun audio novel na Mamanteddy .... ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah Fƴaɗe Masu tambayar na basu littafi duka littafaina na kuɗi ne , idan kin shirya siyan naki sai ki mun magana. Sannan masu buƙatar rainon soja daga farko zaku iya joining wannan link din https://chat.whatsapp.com/JLMzlJU65ZJ61TOzh7JHWY . ________________________ kar ki bari ayi wannan tafiyar babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️daɗi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri ina godiya sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna daa yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa yana dab da ƙarewa maza ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻. ••••• “Oya common Oga ka zama namiji wai kai kaman ba SOJA ba......” Juyawa Khaleel yayi yana kallon Inda su Adam ke yi mawa Areef dariya saboda Kwallahn da yake ɗaukewa don kalaman Yarinyar sosai ya taɓa masa zuciya ”. Takaici ne ya kama Khaleel nan ya kalli su Anas yana cewa “ Ku taho muje Mu fara shirin tafiya gida ,kun san dai gobe da Wuri za'a taho ɗaukar mu ....” Ohh yeah ”! Ku mu tafi Ni wani sabon farin ciki ma nake ji ,fiye da shekara guda ban ga yan uwa ba. Musanman grand ma. Anas yayi maganan yana dafa Khaleel tare da cewa “ Ku mu tafi training exercise na safe daga yau mun huta da shi hakan nan , Don Wallahi sai nafi kwana uku ina barci a gida ,to be a soja is not easy ”. kar ma kayi tunanin Hutu ,ka riga ka saba kana zuwa gida da safiyar zaka fara training ɗin ka kar ku manta da karatu kuma . “Khaleel yayi maganan yana raɓa su tare da wucewa ” . Shi kam Ibrahim da Areef bayan Ali suka bi , don sun fahimci kaman bashi da walwala ” . Ina kuke matan Oga😘💃🏻wannan harkar taku ne mataan Oga kune ina? maza nace ku matso kusa don ayi ana saka Miki albarka😜 . 😊☺️Asmy Tambuwal ce dai wacce ta saba kawo maku Zafafan kayan ta kayan Ɗa'a dana karko da kima a wurin Oga ato kasance ku zama na gaban Goshi Muna sayar da kaya cikin farashi masu kyau da inganci kama ga : Dahuwar Ciccibi Supplements (breast and hips enlargement, whitening capsule, slimming tablet , da sauran su). Man power na Karin ƙarfin jima'i . Man ayu Gindin ayu Man damo Maganin Mata Dan daka Dakan bita zaizai Kazar Mai jego Kazar amare Hadin zaurawa Al_jalal halawa Maganin sanyi Zumar mata Tsumin amare Tsumin uwar gida Matsi Women power Tsumin tabaje Virginal tightening Gel Da sauran su ,domin ƙarin bayani zaki tuntuɓeni akan wannan lambobin wayar na ƙasa 09168624285 come 1 come all💃🏻✨. ** Dandaxon Sojoji ne yan termer 1 wato su Aliyu haidar sunfi Ɗari , ko wannen su cikin shigar sa ta kakin soja , bayan su ɗauke da jakunkunan su wasu irin manyan dogaye wanda zaka tara majiya ƙarfin maza biyar ba lallai su iya ɗago ta ba ,amma su a cikin irin wannan jaka suke zuba komai nasu . Shi kam Haidar har da kayan karatun ma'eesha bai tsaya bi takan kayan sakawan ta ba ,don yasan idan yazo gida Zai sa Mami ta saya mata wasu ” . A wuya ya ɗaura Ma'eesha yana saɓa ta bayan sa kuma da jakar sa , kai da gani kaga jarumi a ƙwayar idon sa babu tsoro sai dai idan ya zuba maka Lulun idanun sa ya firgita ka ya rinƙa haɗe gira kaman hadari . Kallon ma'eesha nayi inda take sanye cikin Shigar Rigar sanyi mai launin pich Hular kan ta ma me kauri ne kalan rigar nata sai wando iya gwiwa ƙafarta cikin takalmi kambas fari ƙarrrrr fuskar ta cike da Annuri yayin da Take tsalle a wuyan sa tana faɗin “ Yeeee💃🏻 Uncle Aliyu yau zamu koma gida ,mu rinƙa ƙwana tare bada su Uncle Ibrahim ba ” . Murmushi yayi sai da Hushiryar sa ya bayyana kana ya ɗago idanun sa yana kallon sexy eyes ɗin ta da take ta Lumshe su a Fuskar ta . Gyaɗa mata kai yayi yana motsa laɓɓan sa tare da ........Oyoyo 💃🏻 Boo mie....Yeeeeee Mami ga Ya Haidar can ” . Muryar Jidderh ya katse Aliyu wannan ya dakatar dashi daga maganan da yake ƙoƙarin yi mawa Ma'eesha ” . Da gudu Jidderh ta ida isowa inda Ali yake sam bata lura da yarinyar dake bisa kan sa ba . Hannayen ta ta ware tana Rungume Aliyu tare da shige masa sosai tana murna tare da faɗin “Oyoyo ya Haidar ”. Ɗan sunkuyawa yayi yana kissing ɗin saman Goshin Jidderh tare da kai hannun sa ɗaya yana Ɗagota duk girman ta haka ya saɓata sama . Haɗa ido Jidderh tayi da ma'eesha da itama ita take kallo . “Wacece ke....?”. Jidderh tayi maganan tana kallon Ma'eesha wacce cike da fara'a tana murmushi dimples ɗin ta na loɓawa ta gyefe da Gyefen kuncinta tana cewa“ Sunana Ma'eesha” . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un....Ali Wacece nake gani a wuyar ka? Muryar Mami ya katse su inda Aliyu ya yi ƙasa yana sauke jidderh kana ya sauke ma'eesha dake wuyar sa. Kar dai wannan yarinyar ce ta girma haka? Dama Aliyu baka maida yarinyar nan inda ka tsinto ta ba? Ali wani irin kafiya ne da kai ? Mami nan ba wurin tsayawa bane muna wannan maganganun , it's will be better muje gida duk hukuncin da zakiyi sai ki ɗauka. Muryar Khaleel ya katse su wanda yake buɗe Murfin moton mami yana shigewa. Tsayawa Mami tayi tana kallon Haidar, yayin da Jidderh ta tsaya itama tana bin su da Wani irin kallo ,Hannu Haidar yakai ba tare da ya tanka su ba , a Miskilance ya buɗe Murfin moton yana shigewa mazaunin gaba , Ita kuwa ma'eesha tsayawa tayi tana kallon sa ta kalli Mami sai kuma Jidderh dake aunata mata harara. Ma'eesha shigo Mu tafi . Yayi magana yana miƙo mata hannu . Murmushi Ma'eesha tayi cikin sauri da farin ciki don ita bata fahimci wani Abu ba abinka ga yaro ba wayo . Wayewa bisa cinyar sa tayi tana Dariya ...hannun ta takai tana kama kuncinsa tare da kallon sa tana sa dariya da cewa “ Uncle Aliyu wannan ce mami n ka? ”..Tom nima mami na ce? . Kallon ta yayi yana murmushi kana yasa taffan sa yana kama suɓu-suɓun kumatun tare da cewa “ Me kumatu me kumatu....🤣 . Eh itama Mamin ki ce kinji Ma'eesha ” . A'a ita ba mamin ta bane , Wacece ita kuma wannan Mami? Muryar jidderh ya katse su tana Cigaba da cewa “ Mamin muce kaɗai dagani sai Ya Aliyu sai Ya Khaleel sai Ni jidderh,ke bamu san iyayen ki ba...Keeeee....;!!! Jidderh ya ishe Ni haka ,yi mun shiru....!!! Muryar Mami suka ji ya katse su cike da Tsawa da nuna fushin ta sarari . Shiru jidderh tayi don Tasan halin Mami musamman idan ta daka masu irin wannan tsawan , Tasan halin ta da fushin ta . Kallon jidderh Khaleel yayi yana mata alama da hannu da ta shigo . Oya inside ” . Mami tayi maganan tana tura Jidderh cikin moton ,tare da rufowa . A hankali cike da jin sanyi da mutuwar jiki ta isa ɓangaren ta tana fara jan moton ba tare da tace komai ba ” . *Kuyi hakuri dana yau babu yawa🙏🏻* *Kar ku manta littafin na kudi ne regular group₦500 Vip group₦1000 special payment₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932* ~Tallah~ *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tana yin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394. [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 9 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS YouTube link ku shiga kuyi mana Subscribe don samun audio novel na Mamanteddy .... ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah Fƴaɗe Masu tambayar na basu littafi duka littafaina na kuɗi ne , idan kin shirya siyan naki sai ki mun magana. Sannan masu buƙatar rainon soja daga farko zaku iya joining wannan link din https://chat.whatsapp.com/JLMzlJU65ZJ61TOzh7JHWY . ________________________ kar ki bari ayi wannan tafiyar babu ke Hajjaju...labari ne mai tafe da rikirkirteccen Al'amura wanda da fari sai kunce ya abun yake , Gaban yafi farkon🕊️daɗi tun a yanzu ina sauraren comments din ku da masu fatan alheri ina godiya sosai . Sannan masu buƙatar daga farko don Allah kuna rinƙa tambaya ne a wasu groups da kuke ciki , idan kuka biyo Ni ayyukan da hidimomin nawa suna daa yawa , bana samun damar turawa ta private 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa ya ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻. ••••• Jiki a mace suka ɗauko hanyar jeji zuwa cikin garin Kaduna. Duka su ukun babu wanda yaƙara tankawa ,sai Ma'eesha dake ta wasannin ta , a haka kamin su isa Barci yayi awaon gaba da ita. Rungume ta tsamm Aliyu yayi yana shafa kanta . Sunan mami tuƙi take yi amma gaba ɗaya hankalin ta baya akan Driving ɗin da take yi ,yana kan Haidar da gaba ɗaya bata ga tsoro ko tashin hankali a tare dashi ba . Wannan ɗabi'ar sa ce . Mtswww ”.! Yar tsaki tajah mara sauti sosai kana takai hannun ta tana bugun Sitiyarin da yar ƙarfi kan ta na mata Wani irin sarawa...Ali why?”..Aliyu me yasa bakajin magana ne? Wato ko kashe ka za'a yi sai dai a kashe ka bisa a binda kayi niyya? Meke damunka Haidar? Yau zaka fahimci matsayin mu na iyayen a gareka ....zaka san iyaye ba abun wasa bane ba ,yaro ne kai ƙarami ba zai yiwu mu zuba maka ido ba , ice tun yana ƙarami ake tanƙwarasa idan kuma ya girma sai dai a karya shi ....” Dafe kai Khaleel yayi kana ya cije laɓɓansa da ɗan ƙarfi yana katse Mami da cewa “ No is too late Mami” , ai lokaci ya wuce , yanzu Ali ya kangara kin manta ne Mami tun yana ɗan shekara uku kaman dai yarinyar hannun sa idan an masa laifi ko fushin zuciya ya ɗebesa ɗauke wuta yake yi sai dai mu ganshi a sume ya sanƙare mana kin manta Mami? Idan da wanda yafi kamata yaji tsoron ki da Daddy shine ya fi kamata a farko , amma kalli fa kiga tsawan fiye da shekara kuka yi masa magana akan wannan yarinyar baiji ba ya ma maida ku wasu..... Enough Khaleel...” Ya ishe ka haka”! Muryar Aliyu Haidar mai cike da amo ya katse su da ƙarfi , lokaci ɗaya kamannin sa sun sauya manyan Lulun idanun sa sun kaɗa sunyi jah. Ya isa Don Allah Ya Khaleel, na daɗe ina ɗaga maka ƙafa Coz kai ne gaba da Ni , ya kamata kayi maintaining dignity ɗinka tun kamin na mance da waye kai da matsayin ka a wuri na. Na fara fito maka a Aliyu na ,yanda kowa ya Sanni da halina a Duniya....Yi mun shiru Haidar”! Kayi mun shiru ko yanzu na gwaɓɗe bakin ka ,mara kunya Shashashan yaro! “Mami tayi Maganan a matuƙar fusace, tana kallon Haidar tare da Cigaba da cewa“ Ai yanzu ko a yanzu ka nuna masa bashi ne gaba da kai ba kai ne gaba dashi mara kunya kawai” . Khaleel ba yayan ka bane ? Kayi mana laifi kuma sannan har kana da bakin magana saboda ka tabbata. Ko don kan ku yazo Ɗaya ? To xanyi maganin rashin kunyar ka . Stupid boy . Mtswwwww ......ta ƙare maganan tana jan dogon tsaki tare da maida hankalin ta ga kan hanya . Tun da ta fara Maganan Aliyu bai ce komai ba har ta gama ,haka zuciyar sa ke tafasa masa ji yake kaman ya kamo Khaleel ya shaƙe yayi ta duka. Dama wannan halin sa ce , tun yana yaro ƙarfin sa da Khaleel da banbanci , a waje Khaleel zai kamasa ya duka son ransa idan yayi masa laifi, amma suna dawowa gida zai gudu ba za'a ƙara ganin sa ba , saboda idan Ali ya kamasa baya masa da Sauƙi,tun yana yaro shi bai iya hukunci ba , idan yace zai duka ko faɗa ya haɗaku to kumbura maka jiki zaiyi idan aka ci Sa'a na bai zubar maka da jini ba . Shi yasa Duk iskancin da Khaleel zai yi masa a gaban su Mami ne ko kuma a waje. Saboda yasan ba zai taɓa ramawa ba . Sai dai ya tsaya a kafiyar da tirjiya. Hango yanda Ali ke huci yasa Jikin Khaleel sanyi a hankali ya furta “ Mami ki rabu dashi, duk abun da ya zaɓa a Rayuwar sa yayi , sai ya kula da yarinyar ya raine ta ya zama mata uwa uba yan uwa... idan ta girma sai yayi mata Aure . No”......h! Mami ya katse shi tana caɓe baki tare da danna horn da sauri sojojin dake gadin gidan suka fara buɗe masu Gate na farko tana shigar da moton ta ciki . Cigaba tayi da cewa “ Yayi mata Aure? , Ai babu wanda zai Aura wacce ba'a san Asalin ta ba , ana duba zuri'a ne da asali kamin ayi Aure , kaga kuwa sai dai shi da yaji ya gani ya Aura.! Allah ya kyauta Mami” , Khaleel ya katse Mami cikin sauri , ai koda zai mutu ba Aure ba zamu haɗa jiɓi da Wannan yarinyar ba , a yau sai nasa Daddy ya raba shi da Wannan yarinyar Mahaukaci! Kana SOJA kana fama da kan ka wani RAINO? saboda bamu isa da shi ba. Ya nuna mana yanzu ya girma . Mami munfi ƙarfin shekara yana gaba dani duk takan yarinyar nan , Shiyasa ma ban miki maganan ta ba , na bari sai yau kwagani idan kika zo .! Hummmm Na tausaya maka Ali yau na tausaya maka a hannun mahaifin ka , Wannan abun da kayi shine ma ba zan taɓa..........Hannun sa yakai yana buɗe Murfin moton ba tare da yajira jin me mami zata ce ba yana ficewa tare da ɗaukar ma'eesha yana nufar cikin gidan . Tsayawa Duka suka yi suna sakin baki yayin da Jidderh sai a yanzu ta samu damar magana. Kukan rigima da sarganci tasa tana cewa “ Wayyo Mami kin gani ko ,tun yanzu baya SO na! Wallahi bazaata zauna mana a cikin gida ba....Shiiiii it's Okay ." Ki daina kuka a yau Za'a raba shi da Yarinyar nan , kinji Jidderh?” . Ok Ya Khaleel ka tabbatar Bata kwana a cikin gidan nan ba . Gyada mata kai yayi yana ɗaga mata gira tare da sakin murmushi yana mai cewa “ yau zata bar gidan nan , kinyi farin ciki ?”💃🏻... Murmushi tayi sosai kana ta ce “yes Ya Khalil " . Ok Let's go in”. Yayi maganan yana kai hannun sa tare da bude ɓangaren ta tana fita shima ya fito . Ita ko mami ta dau mintuna biyu ta kasa fitowa don ta rasa me wannan al'amarin ke nufi?” . Sukam Khalil da jidderh bayan Haidar suka biyo . A hankali Mami ta furta “ Wallahi ban taɓa ganin mutum irin Aliyu ba , Ni sam ba haka zuciya ta take ba da Ganar yake cewa Ni ya biyo, nasa halin da banbanci . Idan ya biyo halin zuriyar mu da zafin ran su na shiga uku”! Hannu tasa tana goge gumin da ya sauko mata . Tana furta “ Ƙanwata akan SO da wani matsiyacin ɗan ƙauye ta gummaci tabar arzikin tabar komai nata danginta tayi nisa damu duka akan fushi ne irin na Aliyu.....!!! Ta yi maganan da ƙarfi tana Furta " Ya ilahi ya ALLAH! Danne wani Abu tayi a zuciyar ta tana sauko da ƙafarta tare da wuce Sojojin da suke aikin mata Barka da dawowa. amma sam bata ta kan su kai tsaye Falourn ta ta wuce ...... Barka da dawowa Hajiya”. Uwani ina yaran nan suke ? . Ɗan ƙasa da murya Uwani tayi kana tace “ Naga sun nufi direct inner room ɗin ki . Hummmm.....Jan numfashi Mami tayi tana saukewa kana tace “ Ok an gama haɗa masu Abincin nasu ?. Eh Ranki yade an gama” . Girgiza kai Mami tayi babu walwala ta kutsa ixuwa karamin falon ta inda daga nan zai kai ta zuwa Bedroom . Tsaitsaye ta gansu , Khaleel da jidderh wannan yasa Mami dan kallon su tana cewa “ Meke faruwa? Ba ku isa Bedroom din ku ba ,ku watsa ruwa ku fito kuyi lunch " . Mami ke maganan muyi wanka muci Abinci kike yi , while shi Ya Haidar gashi nan a Bedroom ɗin ki yafa ƙwantar da yarinyar ? Tuurusss...!!! Mami tayi . Tabbas Ali da Abin da yake nufi . Ta furta hakan a Zuciyar ta . Ok ku tafi ai Daddy na nan yanzu zaku gan shi kuje ku shirya . A'ahhh....Sojoji na Sojoji na da an ganku an ga Marshal Khalil da Marshal Haidar ? Ina zakin nawa ? . Muryar General Saleh Yelwa ya katse su wanda yake shigowa tsakiyar falon . Cike da Tsiwa Jidder da masifa ta fara cewa “ gwarzo kuma Daddy , ai yanzu Ya haidar bata soja yake yi ba , ta raino yake yi . Kaga kuwa mu da ganin ya zama soja ƙila sai dai a wata Duniyar domin Yarinyar da kuka korasa da ita ashe rainon ta kawai yaje yana yi a NDA . Ɗan haɗe fuska Ganar yayi kamin yace “ Wa zai mun bayani yanda zan fahimta , saboda jidderh ƙarama ce ban gane me take nufi ba . A hankali Khalil ya fara labarta masa Komai kana ya kare da cewa “ Amma Daddy ya maida hankali a karatun sa sosai , don duka termer 1 shine zaƙwaƙurin ɗaliban soja da yafi kowa , Rainon bai hanasa yin abun da ya dace ba. Kullum yana zuwa trainin........What? Ali....??? General Saleh Yelwa ya kira sunan Aliyu a wani hasale. Nufar Bedroom din Mami yayi ba tare da ya tsaya sauraren su ba duka . Dariya ya same su suna yi Ma'eesha har da ƙyaƙyatawa tana riƙe da hannun Aliyu ta kifa kan ta bisa taffan sa . Yanzu kiyi barci idan kin tashi nayi Miki wanka kici Abinci ko? . Eh Ina mama na to? . Kai Aliyu....Haidar.....!!! Muryar Daddy ya katse su wanda nan take ƙirjin ma'eesha ya buga da ƙarfi bata taɓa ganin mutum namijin zaki irin Saleh Yelwa ba , fushin sa ya danne na Aliyu . Kamin tayi wani magana tuni taga da hannu ɗaya ya damƙo wuyar Aliyu yana buga shi da bangon Bedroom din sai da yayi kaman zai zube . Wani irin bahagon mari na soja yake sauke masa ....Wanda hakan yasa Ma'eesha gigicewa tana sauko da gudu daga gadon tare da nufo inda Daddy yake dukan Aliyu tana shigewa jikin Haidar......Damƙar ta Ganar yayi yana miƙa mawa Khalil tare da cewa “ Maza fice mun da ita daga cikin gidan nan , ka tabbatar Ali shi da ganin ta har Abada....! A'a Daddy ..!! Muryar Haidar ya katse su ɗago idanun sa yayi wanda saman giran sa jini ke zuba saboda dukan da Daddy yake masa da hadasa da Bangon da yayi . Daddy kar ku fara..!! Mu kake ba command???? Aliyu....???? Ni soja ne Mahaifiyar ka police ce. Kai kuma yaron soja ne. Daddy yayi Maganan a wani irin fushi . Yau zan kashe da duka har sai kai da bakin ka kace ka tsane yarinyar nan a fitar maka da ita a Rayuwar ka ...Khalil ɗauko mun rodi duka ne zan maka irin na soja ...kasan wani irin duka ake yi ma soja idan yace zai bar aikin sa? Duka ne ake yi masa na wata kila rayuwa ko mutuwa . Yau da bakin ka Sai kace a bar da yarinyar nan Rayuwar ka saboda izayar da zaka shaaaaa. Kauuuuuu... Kaji ya dauke fuskar haidar da mari mai tartatsi. ihu ma'eesha keyi wanda nan take ta sume gauuuu numfashin na ɗaukewa a hannun khalil,Daddy kuwa baya takan su duka ne yake ma Aliyu irin na soja. Yayin da Jidder ke kuka iya ƙarfin ta tana cewa “ Mami Daddy zai kashe mun boo miee...zai kashe mun ya Haidar! Daddy kayi haƙuri ka rabu da ya Haidar .....ba zan rabu da Haidar ba sai da bakin sa yace yace a fitar da yarinyar nan daga Rayuwar sa . Kuka mami ita kan ta keyi , don tasan dukan ganar bana lafiya bane ba. HAIDAR kayi magana kace a tafi da Ma'eesha tabar rayuwar ka . Hummmm jan numfashi yayi da kyar kana a galabaice yace “ Mami a da baya tausayin ta ne ya sani na dauke ta don na raine ta,amma a yanzu ji nake zan mutu sau ɗari saboda ita ta rayu ,ba zan taɓa rabuwa babu Ma'eesha ba . Ko mutuwa nayi zan dawo....! Ok Ganar ya furta yana ɗagasa sama yana buga shi da ƙasa ƙashin bayan sa na Buguwa da tiles . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una furucin da mami tayi kenan tana rushewa da kuka tare da cewa “ Ganar baya Numfashi...Ganar Haidar ɗina zai mutu , baba na zai mutu Haidarrrrrrrrrrrr..............! *Labarin fa har yanzu bamu fara komai ba 😻💃🏻 daɗin wannan ɗanɗano ne ongan yana a gaba . Kar ku manta littafin RAINON SOJA na kuɗi ne regular group ₦500 kacal Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932© Ayshatou Mamanteddy.* *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tanayin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394. [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story .* Free page 10 https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS YouTube link ku shiga kuyi mana Subscribe don samun audio novel na Mamanteddy .... ________________________ MAMAN TEDDY Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata Yar maula Kwaryar sama The virgin maid Gidan Ƙwarata The Sexy Boss Yar aiki Bafullatanan Ruga X world duniyar shahara Mr romantic Dijama Kwarton manya Yar tsakar gida Zuma da maɗaci Sadaka yalla Yar waye Gidan zaurawa Taɓarah Fƴaɗe A PAGE 12 FREE PAGE ZAI ƘARE 💃🏻💃🏻✍🏻KU FARA PAYMENT https://chat.whatsapp.com/JLMzlJU65ZJ61TOzh7JHWY . ________________________ 🙏🏻. Gare ku masu buƙatar fara payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake ; Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Vtu transfer number 09061466409 Yan Niger zaku turo da katin Airtel 500f free page ya fara nisa ya ku hanzarta wurin biyan naki ana ta payment💃🏻. ••••• Ganar Aliyu fa baya motsawa Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un.....Cak General Saleh yayi yana dakatawa tare da jan wani irin numfashi mai nauyin fita , ji yayi kan sa na sara masa yana ganin duhuwa. Da gudu Mami da Khaleel suka isa ga inda Ali Haidar yake babu alamun numfashi kan sa na ambaliyyar fitar jini kaman a ƙwata. Fashewa da kuka Mami tayi yayin da Khalil yakao hannun sa yana Girgiza Aliyu tare da kiran sunan sa cikin sauri da Muryar tashin hankali “Aliyu Ali ....Aliyu....”! Saurin sauke Ma'eesha Khalil yayi yana kwantar da ita bisa Gadon Mami,don a yanzu duka bata kan ta suke ba ,ta kan ɗan su suke yi . Ita kuwa Jidderh saboda tsaban ruɗewa da kuka ta fita daga Bedroom ɗin tana isa Falon Mami tare da Ɗaukar Wayar da suke kiran Family dashi. Cike da Rawar Muryar tana makerkyata da shashashƙa numfashin ta tamkar zai ɗauke ta fara kiran sunan “Hajiya”....Hajiyar mu kizo Daddy ya kashe Ya Haidar, Hajiya don Allah kizo........Sakin wayar tayi sakamakon Ihun Uwani da taji tana furta “ Hasbunallahu wani'imal wakeel Innalillahi wa'inna ilaihir raji'una....Wani irin duba Jidder tayi mata kana ta fara zabga mata harara tare da cewa “ Meye haɗin ki da mu ,ki tsaya a matsayin ki na ƴar Aiki , kina wani salati na munafurci bayan nasan yau Ya Haidar ya mutu sai kinyi farin ciki, don ki fi wahala dashi har matsa masa jikin da kike yi ai nasan yau ya mutu murna zakiyi Kice kin huta , to ba zai mutu ba zai rayu banza talaka kawai mtswwwww...” . Kasa magana Uwani tayi ita dai sai hawaye dake tsiyaya mata , Tabbas Ali baya da kirki amma kuma yana da shuga ran mutane masumman masu hidimta masa irin su Uwani da Babba. Sunan babba shi yake bashi horo duk idan yayi laifi amma bashi da Wanda yake So a kaf yaran General Saleh Yelwa kaman Haidar, Matsalar sa ɗaya kafiya da faɗa saurin zuciya da fushi ga baƙar Miskilanci wannan sune halayyar Ali haidar. Shi kuma Khalil baya da Wannan sai dai shi Aƙwai shi da wulaƙanta mutum , ita kuma jidderh akan ta gadaran arziƙi ya ƙare da nuna asali da banbancin samu da Rashi ,wato mai kuɗi da Talaka ”. ** Ku fara basa Ruwa .” Muryar Genar ya katse Mami da Khalil dake shirin ɗaukar Ali don su wuce dashi Asibiti . Ɗauke kai Mami tayi cike da nuna fushi bata tanka na Daddy ba , Sai Khalil ne yasa hannu yana Amsan ruwan Tare da kaiwa bakin Aliyu yana shafa ma fuskar sa na hannun sa . Ƙuuffull² tarin ma'eesha ya katse su , inda sai a Sannan mami ta tuna da Yarinyar . Kallon inda Ma'eesha ke motsawa tayi kana ta kalli Daddy da Khalil sai jidderh dake shigowa itama tana saurin ƙarikowa inda Suke. Da sauri Mami ta miƙe tana Nufar Bed ɗin tare da kai hannu tana ɗago Ma'eesha, tana mai takowa zuwa inda Ali yake a ƙwance . Rigimar ma'eesha ne ya fara dawo dashi hayyacin sa. A hankali yake jan numfashi tare da saukewa kana ya ware Lulun idanun sa yana zuba su a bisa fuskar Mami dake riƙe da Ma'eesha . Hawaye duk ya ɓata fuskar ta , dukan su cikin tashin hankali suke. Kallon mal yayi yana sakin murmushin nan nasa da ba kowa yake samun damar yayi masa shi ba. Taho ma'eesha..”! Ya furta yana kai hannun sa a gajiye , Saurin kallon sa Mami tayi kana tace “ Baka da lafiyar ɗaukar ta , Khalil taimaka masa mu tafi Asibiti yanzu”. Hannu Khalil yakai yana ƙoƙarin riƙon sa ,amma sai Ali ya zame jikin sa yana Mai cewa “ Mami bana Wani ciwo , idan ma ina wani ciwo to na warke tunda ga buɗe idanuna da nayi naga Ma'eesha a hannun ki ” . Daddy Don Allah kuyi hakuri ku bar Ma'eesha ta rayu damu ,Bata da kowa muyi wannan jahadin ladar mu bar shi gurin ALLAH . A'a Ya Haidar ba zata zauna damu ba , kalli kaga fa sanadin ta Daddy yayi maka dukan da bai taɓa yi maka irin shi ba. Ko wannan zaka fahimci ita ba komai bace a rayuwar ka fache baƙar ƙaddara. Keee yi mun shiru !!! Mami ta katse ta cike da nuna ɓacin ranta tana Rungume ma'eesha tare da Girgiza ta bisa kafaɗan ta . Cike da isssa irin na Mami ta fara da cewa “ Banji tausayin wannan yarinyar ba sai a yau ɗin nan , tabbas ita ba baƙar ƙaddara Bace a rayuwar haidar, tun da a yau ya kalle mu yana bamu haƙuri bayan Haidar bai taɓa sauyawa daga ra'ayin sa ba ko ya durƙusa don Bama wani haƙuri baya wannan bai taɓa a rayuwa ,amma saboda ma'eesha kalli kuga jini ke zuba jikin sa , hawaye ke ɗiga daga idanun sa . Tabbas ita alheri ce ba'a rayuwar sa kaɗai ba Rayuwar mu duka . Na shirya Ni zan raini ma'eesha tamkar uwa , daga yau bana son ƙara jin Furucin ɗaya daga cikin ku kan cewa “ Ma'eesha ba'a gidan nan take ba , Bani na haife ta ba ko Daddy , yanda muka haife ku ina so ku sa a ranku itama mu muka haife ta . It's impossible Mami...Dad kana jin mene Mami ke cewa ? . Ina wannan ba yar gidan nan bace....shiiiiiii ya isa Jidder.! Muryar Daddy ya katse su inda yake rage Tsawon sa tare da dafa Aliyu , ƙurrrr yayi ma yaron nasa kammin ya Girgiza kai yana Cewa “ Haidar bana maka hukunci don ka raini ma'eesha bane ba ,a'a taurin kan da ka nuna mana ne , Amma daga yau ka sani ma'eesha zata rayu dani a matsayin mahaifi haka mami Khalil ina so ko bayan raina ku kula da yarinyar sosai tamkar yanda zaku kula Jidder. Ali ina ka mance da ma'eesha ka maida hankalin ka akan karatu , yanzu mune nauyin ma'eesha yake a kan mu . Fatan ka fahimce mu ....? Gyaɗa kan sa Haidar yayi yana juyawa tare da kallon inda Ma'eesha take , Dad na gode Mami.... Girgiza kai Mami tayi kana tace “ Taso muje ka gasa jikin ka . A'a yanzu xanyi waya da Doctor Isma'il zai taho sai ya duba shi. Daddy yayi Maganan yana kallon mami....Ina Salihu yake??? Salihu ....yanzu Sojan naka ne ta banza zai saka kashe mun Miji? Zaka kashe Ali saboda zafin rai na wofi...? Muryar Hajiya Mahaifiyar General Saleh Yelwa ya katse su da take sababi tun daga falo . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un waya kira Hajiya? . Mami ta furta tana kallon su duka . Kana ta mike cikin sauri tana cewa “ Muje muyi mata bayani nasan itama zata fahimce mu . Mami kuje zan shiga Privacy idan na fito ma gaisa da ita saboda bana sonta.....Shiru yayi don halayyar Ali ne fara magana sai kuma yayi shiru , kuma idan yayi hakan baya taɓa Cigaba da Maganan sai dai kai ke saurara kayi Haƙuri. Okay mami ta furta Daddy ne yakai hannun sa yana Amsan ma'eesha dai dai Ali nace wa “ Bani muyi wanka tare ”. A'a ai yanzu ma'eesha a hannu na take duk wasu responsibilities dake tsakanin uwa da ƴa nice maiyi mata su . Kai dai shiga ka fito . Ficewa duka suka yi daga Bedroom din banda Ali da ya motsa daƙyar yana nufar Toilet din Mami ”. *After some years..... 💃🏻* Taro ne ya taru hall babba na iya ɗaliban secondary school da primary a haɗe duba ga karshen zangon da ake ciki . A hankali Muryar ɗaya daga cikin malaman wannan makaranta ya fara magana da jawabi kamar haka “ ɗaliban da tafi kowa hazaƙa a ɓangaren Primary makin ta yafi na kowa wannan ƙyautar nata ce , itace Aisha Saleh Yelwa....Ihun yara da manya kaji ya cika hall ɗin suna kiran sunan ma'eesha...wacce a yanzu take ajin ƙarshe na primary wato Primary 5. Cikin wani irin sauri ta miƙe da gani kasan ta samu training da Raino cike da confidence wanda wannan ɗabi'ar nata ta same shi ne a hannun Uncle Aliyu. Fara'ar n ta shi yake ƙara mata masoya cike da Ladabi ta isa ga Uncle Anabeth. Tafi aƙa ƙara sakawa kamin ya miƙa mata ƙyautar ta tare da sakamakon ta . A hankali ta amsa Mick ɗin tana washe baki fara'ar ta na ninnkuwa dimples din ta na loɓawa , kyaƙyƙyawar yarinya tun a yanzu ina ga ƴammatanci kuma. Hular kan ta ta gyara zaman sa na sanyi irin na rigar jikin ta duka na makarantar ne. Cikin Sanyayyar zaƙakƙiyar Muryar ta tana dariya ta furta “ Hello good morning everyone, nice ma'eesha Saleh Yelwa, ina godiya sosai da Wannan babban ƙyauta kuma nasan Uncle ɗina shima da ya nann zai gode maku , amma makwafin sa na gode maku duka........🤣🤣 Dariya aka ƙara sakawa har da masu kyakyatawa yayin da Su Na'ima wato class mate din Jidderh don yanzu a SS3 take ita ,nan su Na'ima suka sa ihu tare da cewa “ We really love you ma'eesha ❤️” . Daga masu hannu tayi tana murmushi tare da tafawa ita Bama ta jira a tafa mata ba duka da ita da ɗaliban da malaman suke tafawa a tare , itama ta tafa ma kanta kenan . Sauka tayi tana komawa wurin zaman ta , yayin da ƙawayen ta kowa ke amsar ƙyautar nata . Gyefe can Jidder ce take hura hanci da kumbura tayi da huƙeƙiya ta zama cikakkiyar budurwa yar shekara 17 . Fuskar ta sam ba Annuri don har iya yau tsana ce ke ruruwa mata na Ma'eesha a zuciyar ta . Jidderh me yasa bakya farin ciki ne ? Autar ku tafi kowa hazaƙa aa..... Enough please bana son Jin komai malama ki ɗan rabu dani” . Jidderh ta furta tana kallon Ƙawarta sadiya kana ta ja tsaki tana miƙewa tare da fita hall ɗin tana nufar inda moton drivan su yake . Kusan kaman mintuna Arba'in sannan daliban aka fara fitowa alamun Hutu ya kammala na karshen zango. Ma'eesha... ma'eesha sunan kawai ma'eesha ake kira yayin da seniors din ta da yawa kyauta suke ƙara mata a haka har gaban moto suka kawo ta tana shiga tare da ɗaga masu hannu drivaer na jan moton tare da fara barin harabar Makarantar. Tafiya ce suka fara babu mai cewa komai , sai dai ita ma'eesha akwai surutu cike da farin ciki take kallon Jidderh kana tace “ Anty jidderh kin ga Ƙyautar dana samu ? . Zanci uban ki kika ƙara kiran sunana? Ni tsaran ki ce Im i your mate? Ki kula kuma ki kiyaye.....! Shiru Ma'eesha tayi tana kallon ta fuskar ta na narkewa idanun ta nan da nan suka ciko da ƙwallah . Anty jidderh Ni fa ƙanwar ki ce ,me yasa kike mun......Shiiiiiii huuuuuu jidderh ta saki huci tana caɓe baki tare da girgiza kai kana tace “ Ke bari na sanar Miki da Wani Abu da baki taɓa sani ba a Rayuwar ki , shin kin san me ake ɓoye miki a cikin gidan nan? A tunanin ki mu din ahali ne ɗaya? Humm yaro kenan! Tom Bara kiji idan su yayyun ki ne mami mamin Kice haka Daddy Ni ban haɗa komai dake ba . Hawaye ne ya fara bin Kuncin ma'eesha don ita bata san wai mami Bama mahaifiyar ta bace gani take ita yar suce , kuma ko a yanzu bata fahimci inda jidderh tasa gaba bane , don har yau jidderh tsoro ya hanta bayyana mata gaskiyar. Ke kin san bana son Hayaniya ko? Kai driver sauke mun yarinyar nan ta tako da ƙafa ta iso gida ,ba zan zauna tana mun kuka a moto tana cika mun kunne ba . Kiyi Haƙuri jidderh. Drivern ya katse ta , inda ta hasala tana cewa “ A yau zaka rasa wallahi hanyar samun abincinka....ƙanwar kace ko kun haɗa jiɓi da ita ne matsiyaci ....kaga farin fata kowa wannan hasken naki da shegen dariyar ki na banza yake ribartar mutane don ban ga wani kyau da kike dashi ba . Sauke ta.....sauka ki fita .....!!! Tayi Maganan tana doka mata Tsawa wanda cikin sauri Ma'eesha ta fita , tana kallo moton ya ɓace mata, da sauri ta fara takawa tana gudu don lokaci daya garin ya fara kullluluɓewa da hadari ɓakin ƙirin. Sauri take yi tana tafiya tare da maida gift din ta cikin ƙaramin jakarta . Fuskar ta duka ya kacame da hawaye , a hankali ta furta “ Anty jidderh kiyi Haƙuri.....” tamkar wacce Jidder ke a gaban ta ....wani irin ruwa ne ya fara sauka mai bujaji da iska mai tafiya da mutane haka yake gaba da baya da Ma'eesha ruwan na sauka a jikin ta baki daya ..! Sanye Mami take cikin wata irin tsadaddan material Golden , a yanzu ta zama cikakkiyar uwa mai kula da yaran ta . Tun da taga hadarin hankalin ta ya tashi ta fito barander tana jiran Dawowan ƴammatan nata . A haka ruwa ya fara sauka . Sunan Khalil da Aliyu yau suka dawo amma a yanzu bata ta kansu a ciki ta bar su ita dai burin ta taga Ma'eesha da jidderh sun dawo gida Lafiya. Hummmm wani sauke ajiyar zuciya tayi da sauri tana isa ga moton drivan da yake dauko su. Bude moton Jidderh tayi yayin da mami a ruwan ta isa da gudu tana furta “oyoyo my babies, Ina Baby ma'eesha.............? Wani irin kallo jidderh tayi mata kana ta wuce ta fuuuu ba tare da ta tanka ta ba. Sam mami bata damu ba , hannu tasa tana murmushi tare da yar dariya tana ware jikin ta da cewa “ Oya come out my baby , taho na Rungume ki ruwan ba zai sauka miki ba ,ba zan bari ko kaɗan ya taɓa ki ba.....Ai Hajiya Ma'eesha bata a cikin moton nan.............😱 Ya kuke ganin tafiyar zata kasance a gaba💃🏻na bar maku tunanin🤪. *To masu karatu free page zai ƙare a shafi na goma sha biyu 12 maza ku fara payment saboda nan kusa zai ƙare . Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 Ayshatou Maman-teddy* *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tanayin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394.[1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Last free page 12 ______________________ *Daga Wannan page din free page ya ƙare masu bin shafin kyauta wannan shine na karshe . Ga masu ɓukatar shiga group na rainon soja Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN yan Niger zaku Turo katin Artel na 500f.* ______________________ Maman-teddy Marubuciyar My Lady boss Walijaam Siyasata The Sexy Boss Yar Aikina Bafullatanan Ruga Gidan Ƙwarata The virgin maid Ƙwarton manya Ƴar maula Sexxies House Duniyar shahara x world Mr romantic Ƴar Waye? Dijama yar Fulani Habibi da'iman Taɓarah Ƴar tsakar gida Da sauran su . ________________________ “Hidima ce ta makarantar ya taso Nasreena? . Muryar Dattijon mai cike da kamala ya katse Nasreen dake tsaye cike da rashin tarbiyya akan sa . Eh zaka bani kuɗin Yes and No. 😱 Kuma Abba kuɗi ne masu yawa Wallahi duka semestern nan babu littafi Mai tsadar shi. “To to badamuwa , kije Wurin baƙo ya baki kuɗin ,Allah yayi miki Albarka ” . Amin Abba ....ta furta tana Gimtse Dariya tana ficewa daga Falon . Mtswww Ɗan Rainin hankali, Wallahi Allah ɗaya kenan da ina da gado akan tsohon nan babu yanda za'a yi ba zan kashe shi kowa ya huta ba . Ai kashe shi kawai xanyi mu ƙwashi wannan ƙazamin Dukiyar da tayi masa yawa. Wai dama kuɗi na zama hannun jihili mara ilimin boko ɗan ƙauye irin wannan ? . Babu damuwa ko ba komai Ai Umma na tare dashi , idan ya mutu koda bata da ɗa bare jika dole zata samu wani Abun...Bagidajen banza kaxo duniya a asara babu ɗa bare jika sai tara mata har uku duka kuma babu wacce Allah ya bata ɗa ko ƴa da kai . Ni wallahi lamarin arziƙin sa da kuɗin sa har mamaki nake yi , mutum ya kusa rami amma sai long plans da yake dashi yau yana kasuwancin kaza ba tare da kin yi wani tunani ba zaki ji ya matsa to the next step tirrrr” . Duka Maganan take yi tana ficewa daga part ɗin tare da nufar ɓangaren Hajiya Falmata wato mahaifiyar nata. ** #General Saleh Yelwa's estate. Wallahi yau sai nayi ƙasa-ƙasa dake a cikin gidan , Mara kunya Shashashan yarinya , lallai kin manta Wacece Ni , Kin manta .....Mami don Allah kiyi haƙuri. Muryar Aliyu ya katse Mami dake mawa Jidder faɗa. Daddy kuwa Wani irin huci yake saukewa yana zaune don baya son ya motsa daga inda yake ran kowa ne zai ɓaci don General bai iya fushi ba sam . Yana riƙe da Ma'eesha dake ta ɗigar ruwa , Khalil ne ya katse Aliyu da cewa “ Wannan yarinyar Jidder muguwa ce ,bata da imani yanda take baƙa haka zuciyar ta yake baƙi,shi yasa Allah yayo ki baƙa a cikin mu . Daga yau duk ranan da kika ƙara wallahi kema sai kin bar cikin gidan nan ,yanda kika barta a ruwa kema sai kin zauna a ruwa . Don ko ruwan ta ɗauki duk inda rijiya take sai na sakaki na mintoci. General ne ya Girgiza kai tabbas yasan Halin sojojin nasa zasu aikata abin da yafi wannan , don basu ɗauki hakan ma a babban hukunci ba . A'a duk abun bata kai haka ba , ku barni Ni da kaina zan mata hukunci kuma ko yanzu ai ba ƙyaleta nayi ba . Muryar Mami ya katse su.....wanke irin zafi zuciyar Jidder keyi ji take tamkar tayi kukan kura ta shaƙe Ma'eesha ta kashe ta sai suyi mata hukunci da zasu yi. Cike da Tsananin ɓacin rai ta kai hannun ta tana dukan Table ɗin dake a gaban ta tana fashewa da kuka tare da miƙewa tsaye. Kallon ma'eesha tayi tana cewa “ To me zai hana ku kashe Ni saboda Ita! Ku kashe Ni ba bar duniya saboda tsintacciyar da ba'a san Asalin ta ba! Ɗifffff.............wurin duka suka ɗauke wuta da jin kalaman Jidder. Cigaba tayi da cewa“keeee Ma'eesha Bara kiji Mami Daddy Duka basu ne iyayen ki ba ,basu ne suka haife ki tsintar ki Yah Aliyu Yayi ya kawoki cikin gidan nan tun kina jaririya shine ya raine ki na tsawon shekaru kana Mami ta amshe ki ta.......Tas-tas-tssss-taasssss ,saukar marin da Khalil ke yi ma kuncinta ya yi sanadin dakatar da ita daga maganganun da take yi . Mari ne ya wanke ta dasu a lokaci ɗaya sunfi huɗu . Mahaukaciya kaiiiii Jidderrrrrr.......Yayi magana yana ƙara idanun shi sun kaɗa sunyi jaa a lokaci guda ya rasa wani irin Abu zai ma jidder . Da Sauri Aliyu ya kai hannun sa yana dakatar dashi tare da taro shi yana furta “ Wannan duka ba abun ɗaga hankali ba ne? Take it easy please ” . Kuka mami ta fashe dashi mai tsuma zuciya da Sauri tana nufar inda janar yake da Ma'eesha hannun ta takai tana rungume Ma'eesha wacce ta tsaya duka tana bin su da kallo , ƙwaƙwalwarta na wani irin juyawa ta bakin ta na don furta kalma ko da ɗaya ce amma kuma ta kasa ” . Taho baby na ... Mami ta furta tana ƙara manna Ma'eesha daga jikin ta wanda sai a yanzu hawaye suka fara bin kuncinta. Kuka suke yi sosai ita da Mami yayin da Muryar Khalil ya katse su mai cike da Amo, kar ki kirani yayan ki inadai baki kira Ma'eesha ƙanwarki ba , wannan shine final say daga gare Ni . Kar ki ƙara nuna kin Sanni indai kin cire Ma'eesha daga cikin Ahalin mu. No.....” Jidder tayi maganan tana Cigaba da kukan ta don marin da Khalil yayi mata sai da ta zube a ƙasa don azaba. Akan ta yau ka dukeni abun da baka taɓa ba , Wallahi tsanarta na ƙaraji kuma dole ba zata zauna cikin gidan matsayin ƴa ba sai dai ƴar Aiki . Baki isa ba! Zan saka a karairaya ki jidder sai dai daga baya mahaifiyar ki tayi jinya! Muryar General Saleh Yelwa ya katse su cikin tsananin bayyanar ɓacin Ransa. Har wani gumi ke tsatstsafo masa ya rasa da wani ido zai kalli Ma'eesha wacce a yanzu babu sauran Alayen da ɓoye-ɓoye da zasu yi mata ”. Mami da Gaske ne ke ba Mamana Bace, Haka Daddy Uncle Haidar shima....... Saurin saka hannu Mami tayi tana rufe mata baki kana tace “A'aaaa ....mami da gaske ne just say the truth a shirye nake da ko wacce irin ƙaddara , ko da na rasaki na rasa Daddy duka I will take it as my life destination Mami...Zubewa Mami tayi a ƙasa kalaman Ta suke tsinkar mata da zuciya wani irin kuka mami keyi mai tada hankali ji take ina ma zata mutu duka ta huta don bata da baki da idon da zata kalli Ma'eesha ta sanar mata da gaskiyar Al'amarin. Matsawa Jikin ta Ma'eesha tayi tana sa hannu tare da goge mata hawayen kana tace “ Mami kukan da kike yi ya nuna mun gaskiyar Kalaman jidder, Wasu irin ƙwallah ne suka biyo kuncinta kana tace “ Amma Yah Khalil shi Yaya na ne ko mami?....A'a shi ba yayan ki bane! Muryar Ali ya katse wanda yayi Maganan kan sa tsaye . Duka saurin kallon sa suka yi , kamin ya cigaba da cewa “ Dukan mu ba familyn ki bane,maganan da jidderh ta faɗa duka gaskiya ne”. “Haidar.....! Wannan wacce irin magana ce so kuke ku kashe mun Ma'eesha? , Yarinya ce fa ƙarama? So kuke zuciyar ta ya buga ko kuwa ta tashi tana tunanin wasu ahalin bayan mu? . Mami ke Maganan cikin sarƙewar murya....kallon Aliyu Haidar Ma'eesha tayi kana ta motsa a hankali tana tankawa tare da wuce su ɗaya bayan ɗaya tana nufar Bedroom ɗin ta”. Tsittt kaji wurin yayi sai shashsheƙar Mami da zuciyar ta ke mata wani iri ...Kallon su jidder tayi tana haurawa saman up stairs tare da barin su anan itama tana nata kukan ”. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Furucin da General Saleh yayi kenan yana kaiwa da komowa a tsakiyar falon. Zumbur! Mami ta miƙe tana Saurin bin bayan Ma'eesha . Kowa yaje yayi harkar gaban sa , bai dace ku saka ma ranku damuwa ba. Aliyu ya furta yana maida Gilashin sa tare da ɗaukar Keys yana fucewa daga falon shima. Mene wannan Yaron yake nufi? Khalil ya fara maganan a zuciya, ai shine yafi kamata ya shiga cikin damuwa amma kalli ko a jikin sa . Bayan shi ya ɗaukota shi ya saka Ma'eesha a wannan bakin cikin na yanzu . Girgiza kai Khalil yayi kamin Daddy ya dafa shi yana kiran sunan sa “Khalil”. Na'am Daddy” . Hummmm Numfasawa Daddy yayi kana yace “ Kayi mun Alƙawari zaka kula da Ma'eesha ko bayan ran mu ba zaka bari tayi kukan maraici ba , don Allah ka tsaya mata ka zama uwa uba dangi kar ka bari tayi kukan baƙin ciki. Kaine babba shiyasa na damƙa maka Amanarta.....Daddddyyyy ....ka bar wannan maganan zamu kula da Ma'eesha bai kamata ka shiga wata damuwa don ɗan wannan Abin da ya faru ba . A'a kaine nake so ka kula da ita. Ali har yanzu da ƙuruciya akan sa. Hummmm Jan numfashi Khalil yayi yana saukewa kana yace “ Daddy nayi maka Alƙawari inshallah ”. ** A gaban mirror din ta taga Ma'eesha na sanye cikin rigar wanka idanun ta sun kumbura sosai alamu ya nuna kuka take yi , da taji motsin ta ne ta share hawayen ....Kallon mami Ma'eesha tayi tana murmushi kamin ta kira sunan ta “Mami”. Tana mai faɗaɗa fara'ar ta tare da ɓoye damuwarta . Ƙwaran idanun ta mami ta kalla tana jin wasu irin ƙwallah na sauko mata....ma'ee... Ma'eesha kiyi Haƙuri ki yafe ma Mami. Saurin riƙo hannun mami Ma'eesha tayi kana tace “ Bana son jin labari na Mami kuma ina so kisa a Ranki na manta da zancen bakyace Mami na ba , Zan cigaba da zama daku duka . Ki bar kuka kinji mami . Gyaɗa mata kai mami tayi tana danne kukan nata a zuciya . Nayi fatan Allah ya bani ke matsayin nice na haife ki na kawo ki duniya, halayyar ki me ƙyau ce tun kina ƙarama kina tsarkakkiyar zuciya . Taho muje Mami kimun wanka sai nayi barci . Murmushi Mami tayi tana cewa “ Ma'eesha na kin fara zama ƴan mata fa? Yau ina kallon ki zaki wanke mun jikin ki Ni nawa inda baiyi ba sai na gyara. Dariya duka suka saka tana kama Ma'eesha tare da nufar Toilet. Duk Abun da suke yi A idon Jidder dake maƙale a jikin ƙofa talauci ne da bakin ciki ya rufe ta. Juyawa tayi tana fashewa da kuka tare da jin tsananin tsanar Ma'eesha yana ƙara kama zuciyar ta . Tun wannan rana Ma'eesha Tasan Wacece ita a cikin gidan , haka take daure duk wani wulaƙanci daga Jidder ....sosai take jin dadin rayuwar ta a hakan don tana samun kulawa sosai , a ɓangare ɗaya ne take jin wani iri a duk lokacin da suke tare shine “Haidar , basa maganan minti ɗaya dashi sam....Ga masifar saka aiki duk idan ya dawo bata da Sauran Hutu . Ga shi da sassafe zai tashe ta ya tashi jidder training yana shirin maida ta namiji don wahalar training din nasa har farin ciki take yi idan ya koma. Sau tari a yanzu mamaki take yi wai shine ya tsince ta ,amma sam baya damuwa da ita a ganin ta. Da yake Ma'eesha irin yaran nan ne da ko ka ɓata masu baka fahimta saboda fara'ar su ,wannan yasa a babu mai mahimtar komai daga gareta. Abun da bata sani ba duk wani motsin ta Ali na kalla yasan ta fiye da yanda tasan kan ta. Ko me zata ɓoye shi a sarari yake kallon sa. Shekaru na tafiya a yanzu Ma'eesha takai shakaru goma sha biyar wanda a matakin karatu take SS 1 . Saturday (Asabar) 5:50am. Ƙwance take tana sharan barcin ta , sosai ta nitsa cikin blanket don yau babu school sai takai 9:00am bata tashi ba ,haka Mami ba zata tashe ta ba . Kaman daga sama taji ana motsa ta tare da bubbuga saman gadon ta. Juyi ta sake yi tana miƙa tare da Cigaba da barcin ta tana cuno yar mitsulun bakin ta alaman tsiwa. Ƙurrrrr Ali haidar yayi mata yana bin ta da kallo dukan ta . Mamaki ne yake yi da yanda ta zama ta wani cika tamkar wacce ta haura shekarun ta. Tsayawa yayi yana kafe Ƙirjin ta da yakasa Ɗauke idanun sa da kallo...yaushe wannan Abin ya faru? Rufe idanun sa yayi yana tuno watanni sha shida kenan da barin sa gida , A ɗan wannan lokacin ne ta girma haka? . Bin kyaƙyƙyawar fuskar ta yayi da kallo a hankali ya tsinta kansa da ɗaura taffasan yana shafa kuncinta....Babu abun da yake tunowa a wannan lokacin sai Yarintar ta. Cikin Muryar barci yaji tana cewa “Mami ba zan tashi ba sai 9 . Ki tafi barci xanyi .....Cike da Arrogant voice ɗin sa taji Muryar Dodon nata tamkar daga Sama yana cewa “ Keeee tashi mu tafi morning exercise 🤸🏻‍♂️ . Da sauri ta ware idanun ta tana ƙara mutsika su tare da tunanin kodai mafarki take yi . Kallon shi take yi tana ƙara Bin sa da kallo zuciyar ta na tunanin yaushe ya dawo? kana cike da rashin sani tace “wayyo Allah yasa ba gaskiya bane” . Manyan lulun idanun sa ya kafeta dasu , giran sa a haɗe A kuma Miskilance ya furta “ Zaki miƙe ko kuwa...............?”. Last free page🤗🤍 *To anan na kawo mana ƙarshen book 1 free page labari ne mai cike da abubuwa kuma a rikirkice har yanzu ba'a fara komai ba a cikin labarin . Ya al'amuran zasu kasance tsakanin ALI HAIDAR🤔...KHALIL MA'EESHA JIDDERH, NASREEN , ina su Adam ,mu dawo ɓangaren su Areef, sannan mu dawo ɓangaren wannan attajirin da bai san Yes and No ba Shi ɗin waye? Ga su Hajiya Falmata da sauran matan sa . Jaruman suna cikin littafi na biyu inda zamu Cigaba a Paid group ....a yanzu masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000 ... SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 zaku iya turo da katin MTN yan Niger katin Artel 500f. Labari yanzu take 💃🏻💃🏻💃🏻kar ki bari ayi bakye .* *Buxuwa Empire🐪08126535394* Tanayin ayyukan gyara sunna masu yawan gaske haka ƴammata , zawarawa masu shirin aure suna iya yi mun magana , sannan kina zuwa ki faɗi buƙatar ki kwai zamu baki amsa mutane sunyi yawa ne kuyi haƙuri don Allah... 💥 Muna aikin rufe na miji a kwalba sai kin tabbatar da idan miji ki baya da hali karki zo mu rufe bawan Allah . 💥 Muna aikin mallaka na Baƙin ruwa wannan muna ma saurayi da yaƙi fitowa ayi mgnn aure ko miji mara kyauta... 💥 Muna kiranye ko mallaka na ramin tururuwa Hajiya ta idan kinason kiga mijinki yaƙi zaune yaƙi tsaye kula da tattali ya zame masa dole to don Allah kiyi aiki ramin tururuwa kiga yanda ake yi 💥Muna aikin kwai mai rubutu a jiki wa macen da takusa aure ko auren da yakai shekara goma .. 💥 Muna aikin zuciya mai allurai a jikin zuciya baki ɗaya ki tambayi meye aikin da akace maki da zuciya za'a yi shi muna kiranyen sa , muna mallakar sa akan koma meye koda kinga wanda kk so ne inshallah indai ba zakiyi mugunta ko wani nufi a kansa ba kina iya Wannan aikin .sai dai aikin mu babu kauce hanya . 💥 Mallkar tumfafiya da ganyen tumfafiya na turare aiki gagare ga wanda ta shirya. 💥 Mallaka da kiranye na kan rago mai laya guda 84 kinga aikinnan bayanin sa bazai daɗi ba ...aikin mu babu kauce hanya. 💥 Aikin kifi da ake ratsawa a bushiyar Rimi 💥 Aikin farin kyalle wanda ake zana Mutun na bar maku yanda yake aikin 💥 Bugu da ƙari a kwai aikin da idan kinason shi ana bugawa a ranar aikin keyi idan kiranye ne a take takeyi . Sannan akwai wasu ayyukan da Hajiya nayi maki alƙawarin idan bayyi ba kixo na baki kuɗinki Sauran kalolin aikin suna da yawa gaskiya bazasu faɗu ba. Kamar aiki : Na yasiin Na zobe farin jini Na warwaro na farin jini ne Na ƙasar ƙofar gida Na ƙasar ƙafan kowani ɗana mijine ga masu buƙatar samun samari ta ko ina . Na mallkar lilin kaza Na gashin farantii ga maza marasa kyauta idan kinason ki rinƙa samun kuɗi hannun na miji to kina iya mana mgn :08126535394 Ƴammata masu buƙatar samari masu rufi asiri ko masu son su samu mijin su ko masu fama da matsalar jinnu 👹 suna iya mgn kuma zasu samu cikakkiyar bayani daga gare mu bi izinin Allah muna godiya sosai🙏🥰08126535394. [1/13, 7:32 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* Free page 11 *💃🏻💃🏻💃🏻To masoya na mun kusa muce free page ya ƙare A page 12 Inshallah zamu ƙare na ƙyauta wato book 1 masu buƙatar Cigaban littafin Rainon soja ga yanda process ɗin namu yake.....Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN...a next page book 1 zaiyi ending😄💃🏻💃🏻* “Babu ma'eesha? , Kamar ya kenan bata nan? . Mami tayi maganan cike da rawar murya tare da fiddo da idanun ta waje tana zuba su ga Drivan da yayi ƙasa da kan sa yana mai labarta mata yanda Abun ya faru tsakanin Jidderh da ma'eesha. Yanzu Bala ka sauke mun yarinya ana ruwa a tsakiyar hanya? Yarinya yar shekaru goma sha ɗaya? Tabbas yau sai nayi maganin Jidder a cikin gidan nan....Ta furta zancen jikin ta ko ina rawa yake yi kar-kar-kar . Duk ruwan dake sauka a kan ta bata jin sanyin sa , kallon Bala ta sake yi wanda shi kan sa Jikin sa kyarma yake yi na tsoro . Tabbas yasan ya aikata kuskuren biye ma Jidder da yayi ,amma kuma idan aka duba bashi da laifi Masifar Jidder yake gudu yasa ka yayi mata yanda tace ” . “Buɗe moton tayi tana Furta maza ka kaini inda kuka sauke mun yarinya , Shashancin Banza da wofi ” . Jikin Bala driva na rawa yayi saurin shigewa Moton yana yin horn da sauri Sojojin suka Wangale masa Gate yana ficewa da Mami daga cikin gidan General Saleh Yelwa. ** Yanda take tafiya a gadarance haka komai nata harta halayyar nata yake , a shirye take da ko wani hukunci Yau Mami zata yi mata a cikin gidan . Turusss tayi ganin Aliyu Haidar zaune bisa Resting chair ɗin dake ƙayataccen falon, idanun sa na bisa hanyar shigowa wato inda take. Tsayawa tayi tana kafe shi da ido zuciyar ta na harbawa da ƙarfi lokaci guda , don bata san mene zata ce masa idan ya tambaye ta ina Ma'eeshan nasa ba?”. Ɗan rufe idanun ta tayi tana ware su kana tayi saurin kallon stairs ɗin da Khalil ke saukowa hannun sa Ɗauke da Laptop da alama wani Abin zaiyi mai muhimmanci ko yana kan yi. “Hummmm....Dogon Numfashi ta sauke tana maida kallon ta ga Ali Haidar, da yake sakin mata murmushin nan nasa, fuskar sa ya tara ƙasumba tamkar ba Daga Aikin soja yake ba. Duk wata cikar zati na Cikakken Namiji saurayi ya gama bayyana masa, Don a wannan lokaci yakai 27 . Yana sanye cikin ƙananun kaya na Hutawa da shan iska , White t.shirt da boxer wani Black mai yarfin kakin Soja...He looks neat and breathtaking💔 Bin ta yake da innocent face ɗin sa kana taga ya ware hannun sa yana furta “ taho mana Jidder na”. Murmushi Tayi cike da jin dadin ganin nasu don bata yi tsammanin Dawowan su ba ta nufi Aliyu tana zama tare da shigewa jikin sa tana furta “ Oyoyo Ya Haidar 💃🏻”....Kee ina Ma'eesha ? ” . Muryar Khalil ya katse su , Wanda a hankali ta ɗago tana kallon sa kana ta kalli Aliyu sai ta fara kame-kame tana cuno bakin ta gaba . Ya Khalil bakayi kyawata ba ne kake tambayar Ma'eesha ita kaɗai? . Zama yayi a kujeran dake fuskantar nasu kana yace“ Nayi kyawar ku duka, yau aka yi Hutu ina result din ki ? Ina kuma nata nasan ta she is talented, Shiyasa na ƙagu naga na nawa tayi ?”. Hummmm Ai ba tare muke ba ....kaman ya ba tare kuke ba ? Yess tana hanya zata shigo yanzu. Kamin Khalil ya ƙara magana tuni ta miƙe tana faɗin “ Lemme go and take shower , idan na dawo sai ka duba result din nawa ”. Bin ta da kallo Khalil yayi , kana ya kalli Aliyu wanda yake shan Lemun tsamin da yasa aka yi masa juise nashi. Shan Lemon sa yake tamkar baya jin mene suke faɗi. Takaici ne ya kama khalil tabbas shi jikin sa bai bashi ba , Miƙewa yayi yana furta “ Ali baka ji menake cema jidderh ba? Wai kai wannan lemon amfanin me yake maka?. Kallon sa Aliyu yayi a Miskilance kana ya kalli Ruwan lemon hannun sa , motsa laɓɓan sa yayi tare da cewa“ Baka taɓa sanin mene lemon tsami ke sawa ba ko ragewa? , Tsayawa Khalil yayi kana yace “ Ban sani ba ”. Aje cup ɗin yayi yana kallon sa tare da gyara zaman sa kamin yace “Alright rage sha'awa , don Ni fa bana tsammanin Zan koma Bakin Aiki ba tare da Aure ba , da matata zan koma. “Wani irin kallo Khalil yayi masa idan da sabo ya saba da iskancin Aliyu baya ɗaukar sa da mutunci ko yaji kunyar sa na yayan sa ,ya dauke sa tamkar aboki ....mtswwwww Bad behavior, ya furta yana hararan Aliyu tare da Cigaba da cewa “ Na tsani wannan Ɗabi'ar naka Haidar, idan kaso ka Auri Huɗu a lokaci daya. Wani irin dariya Aliyu yayi wanda sai da na ƙara kallon sa , gaba ɗaya ya sauya ya wani koma Arrogant har a Muryar sa. Dariya yayi irin ta Basawan soja “Hahahaha...”! Ai shikenan Ya Khalil dama na faɗa maka Ni mace ɗaya ba zan iya rayuwa da ita ba ,don ba zan samu biyar buƙatan.......Ɗaga masa hannu khalil yayi yana dakatar dashi kana yace “ Ka bari idan Daddy yazo sai kayi masa bayanin Aure kake buƙata , Ni Bara na leƙa naga Ma'eesha, na ƙosa naga yanda yanzu ta girma shekaru uku bamu ganta ba”. Ok Ali ya furta yana kauda kan sa gyefe , yayin da Khaleel cikin sauri ya fice daga Falon ”. ** Bayan mami sun fita ba daɗewa ruwan ya fara tsagaitawa, Ya zama sai dai yayyafi irin mai ƙarfin nan. Titin babu kowa kaman an share ko abun hawa babu masu wucewa kowa ya fake a mafakarsa. Ma'eesha ta hanga ita kaɗai tana tafiya tana rungume da hannayen ta alamar sanyi na kaɗata. Gaba ɗaya ta jiƙe sharɓammm sai tafiya take , komai nata a salɓi take yin shi alamu har ta gaji da tafiya. Fitowa Mami tayi daga moton jikin ta a mace zuciyar ta na kuka ta fara takawa ixuwa inda Ma'eesha take. Ɗan nesa da ita ta tsaya tana ƙare ma kyaƙyƙyawar fuskar ta kallo wanda kan ta ke ƙasa sam bata lura da Mami ba , har ta tako zuwa gaban ta . Ƙafafun mami ta gani a gaban ta ,wannan yasa ma'eesha saurin Ɗagowa suna haɗa ido da Mami dake zubda Wasu irin ƙwallah...Cikin Sanyin murya tana Wangale mata baki cike da fara'ar nan nata ta furta “ Mami...”! Lumshe ido Mami tayi wasu hawayen na sauko mata kana cikin sauri ta furta “ Na'am Babyn Mami taho gare ni”. Da gudu Ma'eesha ta faɗa jikin mami data rage Tsawon ta itama tana Rungume Ta tsammmmm....Ina sonki Ma'eesha na , tayi maganan tana ƙara mannata da jikin ta . Ina sonki Nima mami. Caaakkk ta ɗauki Ma'eesha tana murmushi tare da cewa“ Yau Ali da Khalil sun dawo fa😄”. Yeeeeee Mami muyi sauri Uncle sun dawo? Daddy fa? Moton suka shige kana Mami tace “ Jidderh ce tace ki fita ? Me Yasa baki fake a wani wurin ba? Yau sai na hukunta Jidder, yanzu zan kira Doctor Isma'il ya taho ya duba ki , za kisha magani ko Ma'eesha na? Murmushi Ma'eesha tayi kana ta gyaɗa mata kai cike da yarinta ta furta “Eh mami amma kar ki ma Anti jidderh komai , laifi nayi mata ” . A'a nafa sanki bakya laifi Ma'eesha . To mami na kiyi Haƙuri ki yafe ma Anti Jidder. Tsayawa Mami tayi tana kallon ta kana ta kai hannu tana kwantota bisa ƙirjin ta . A hankali take shafa bayan Ma'eesha tana cije laɓɓanta ita kaɗai tasan halin baƙin cikin da zuciyar ta ke ciki a halin yanzu . ** Fitowa tayi daga Bedroom ɗin ta tare da isowa tsakiyar falon, sai ƙamshi take yi tana hura hanci .....Sanye take cikin rigar Atampha doguwa mai ƙaramar hannu an mata ɗinkin da ya kama jikin ta sosai . Dama ba gwanar saka Kallabi Bace haka ta fito Attachment ɗin kan ta na reto har tsakiyar baya , Wanda yake ɗauke da launin milk don ba bama baƙi ta sanya ba . Kunnen ta ɗaya cikin ear phone yayin da hannun ta ke ɗauke da Wayar ta. Plate shoe ta sanya tana mai isowa zuwa Tsakiyar falon Nasreen tayi tana wannan yauƙi tare da caɓe baki tana bin Ma'aikatan dake falon da Wani irin wulaƙantaccen kallo . “Barka da wannan lokaci Hajiya ”. Muryar Ma'aikatan ya katse ta inda ta ƙara ƙare masu kallo a ciki ta amsa su da “ yauwa, tana wuce su tare da fitowa falon zuwa wajen farfajiyar gidan.....Babban magana gida ne na gani wani irin mahaukacin gida mai girman gaske wanda ya ƙayatu har ya gaji da ƙayatuwa. Gida ne zaka rantse da Allah unguwace guda ,don yafi girman wasu unguwan....Part part ne sun kai 7 amma ko wanne da bene bisa kan part ɗin , Benen ma biyu aka ɗaura ba Ɗaya ba. Gida ce da ka gani kasan na wani attajirin me kudin ne wanda irin su ma baka ganin su a gida Nigeria.....Abu ɗaya ya bani mamaki shine Yanda naga duk Girman gidan da kuɗin dake cikin ta ba'a Aje wasu masu tsoron gidan birjik kaman na gidan General Saleh Yelwa ba . Wannan ya sani tunani da kuma ƙaguwa na son ganin mamallakin wannan gida. Gani nayi Nasreen ta kai hannun ta tana bi ta lifta kamin tayi sama tana hayewa ixuwa wani irin falo mai ɗauke da Adon Golden komai na wurin . “Hello , Hello babe ...” Maganan take jikin ta ko ina rawa yake yi kar-kar-kar tamkar zata kifa saboda tsoron wanda take wayar dashi . Al...Aliyu ina hanya don Allah mu haɗu kaji? Kasan ba zan iya rintsawa ba idan ban sanyaka cikin idanuwata ba......Yanzu Ruwan ya ɗauke zan taho guest house ɗin ka yanzu. Duk maganan da take zuba shi take ba tare da ta jira jin mene Ali zai ce mata ba , Murmushi tayi tana datse kiran tare da furta “ Ohhh mah Handsome....Nayi kyawarka sosai. Ta furta zancen tana kutsa kan ta ixuwa Ƙaramin falon dake cikin babban falon da ta baro. Wani attajirin Alhaji na gani sanye cikin shigar sa ta manyan mutane cikin faran shadda fari ƙal wanda tsadarta ma ƙwaƙwalwa ba zata ɗauka ba . A shekaru yakai 65 a duniya haka zaliƙa kan sa babu ɗigon farin gashi . Kallon sa tayi a kaikaice tana ɗan ƙasa da murya tare da cewa “ Abba nazo ne amsan Kuɗin Yes da No😱” .........................! Masoyana free page zai ƙare a next page me kuka gani a wannan salon tafiyar 💃🏻tun a yanzu nasan abubuwan sun fara sauya maku😄badaƙalar na gaba ....shin waye wannan Abban da bai san Meye Yes da No ba😹? Ku Cigaba da biyo alƙalamin Aysha mmnteddy. *Littafin na kudi ne book 1 zai ƙare a next page book 2 Kuma sai a fara payment nashi..... regular group ₦500 vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN.* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 13 ______________________ *Alhamdulillah mun dawo daga ɗan gajeren hutun da muka tafi na kawo maku Cigaban wannan littafi Mai taken rainon soja...ina fatan Ubangiji Allah ya bani ikon kammalawa cikin aminci kaman yanda muka fara. Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* ________________________ Ware dara-daran idanun ta Ma'eesha tayi tana zuba su bisa Kyaƙyƙyawar fuskar shi Wanda har a lokacin Lulun idanun sa basu ɗauke daga Kallon ta ba. A hankali Zuciyar ta tafara mata magana da cewa “Shine fa ya dawo”. Ma'eesha..! Ya kuma kiranta a wannan karon har ta fuskar sa ya sauya yana shirin rufe ta da wannan faɗar nasa da take bala'in tsoro. Saurin muskutawa tayi tana juyi tare da Faɗi ƙasss timmmm daga Gadon. Saurin miƙewa Ma'eesha tayi tana Furta “ Uncle a'aaa Kai kaine?”. Ɗan janye idanun sa yayi daga kallon ta kana yace “ maza ɗauro alwala ki taho morning exercise ”. Shiru tayi tana kallon sa idanun ta na ciko da ƙwallah kaman zata sa kuka , Kawai sai kuma ta juya tana nufar wurin Waldrop ɗin ta , hannun ta tasa tana buɗewa a hankali tare da fiddo da Towel, kawai sai hawaye rau-rau suka fara zubo mata. Jan shashsheƙa tayi wannan yasa shi fahimtar kuka take yi. Ɗaure fuska yayi tamau kamin cike da Muryar sa wanda ita kaɗai yake yi mawa magana a hankali cike da taushi da shi ... kukan me kike yi? . Da Sauri Ma'eesha ta juyo tana kallon sa tare da saurin goge hawayen nata tana Girgiza kai tare da cewa “ A'a Uncle ba kuka nake yi ba. Mura ce take damuna shine idona ke hawaye. Kallon ta yayi yana ɗan sauke idanun sa , don tarrr yake kallon ta kuma ya fahimci dalilin kukan nata. Kallon sa tayi shima yana kallon ta ba tare da yace mata komai ba a fuskar sa ta fahimci mai yake nufi . Wannan yasa ta a hankali kai hannun ta tana cire ƙaramar Wandon kayan barcin nata tare da ƙoƙarin cire rigar jikin ta . Keeee!!! Muryar sa ya katse ta cike da tsaawa wanda sai da Hantar cikin ta ya kaɗa . Sam bata san lokacin da ta saki rigar barcin nata ba jikin ta na ɗaukar kyarma kawai sai ta fashe masa da kuka tana ɓarin jiki don ko ina nata rawa yake kar-kar-kar . Miƙewa taga yayi Daga inda yake yana takowa ixuwa inda take. Baya Ma'eesha ta fara yi cike da tsoro tana fara kiran sunan Mami....a gabanta ta gan shi nan take tsoron ya ƙara kamata hawaye na sauko mata babu ƙakƙautawa . Wayyo Ya Khalil Uncle zai duke Ni.....Ya khalil kazo! Idanun Haidar ne suka kaɗa suka yi jahhh a lokaci guda kiran sunan Khalil da tayi shi ne yafi ɓata masa rai . Bama cire kayan da take ƙoƙarin yi a gaban sa bata jin tayi wani Abu . A hankali Zuciyar sa na raya masa cewa “ A gaban Khalil ma haka take cire kayan ,duk ya gama ganin jikin ta , shiyasa yake damuwa da ita ashe yana kallon na bulus ne. Wannan sakacin waye ? Nawa ne ? Ko na Mami da har bata san darajar jikin ta ba?”. Zuciyar sa ce ta basa amsa da cewa “ is your fault, sakacin naka ne. Muryar ta ya kuma ji tana furta “Don Allah Uncle ka tafi yanzu zan fito naje wurin Ya Khalil muyi exercise ɗin tare.....Yi mun shiru ko yanzu na ƙarairaya Miki ƙafa ɗaya kuma a haka kiyi mun exercise ba tare da an ɗauraki ba...Waro 🙀 ido Ma'eesha tayi tana kama kan ta na nashiga uku, tana taɓe baki cike da shagwaɓan nan nata tana ƙoƙarin fashe masa da kuka ya ƙara matsawa jikin ta ....wannan yasa ta yin shiru don yanda ya gwamitseta har shi kan sa yana jiyo bugun numfashin ta. Wani irin gumi taga yana tsartsafo ma saman Goshin sa...Uncle sorry kayi hakuri zan rinƙa tashi da wuri daga yau ba zaka sake zuwa ka ga ina barci.....Rufe mun baki🤐Gumm ta kame bakin ta . Tana raba idanu tare da cigaba da tsiyayar hawaye. A haka kike cire kaya a gaban kowa saboda rashin hankali? A gaban Khalil ma cire kayan jikin ki kikeyi kenan? Haka ne? Yayi maganan yana watsa mata dulu-dulun idanun sa. Saurin gyaɗa masa kai tayi alamun eh . Don ita sam rainon nasa ne bata san ya ake ƙarya ba bare tayi masa . Wani irin sarawa kan sa yayi da ƙarfi .... Zuciyar sa na masa zafi , ji yake kaman yaje ga Khalil a halin yanzu. Cike da wauta tana shashaƙa ta furta “ Kayi haƙuri ban san babu kyau Na cire kaya a gaban mutane ba Uncle amma ba zan ƙara ba ....Kuma cire kayan kawai nake yi bai taɓa mun wanka irin yanda mami tace a da kaine kake mun wanka har kwalliya... Yanzu me yayi saura ? Ko zaki je ne shima yayi Miki? Mara Wayo wuce ki bani wuri . Saurin sunkuyawa tayi tana Ɗaukar Towel ɗin tare da nufar Toilet. Ma'eesha! Muryar sa ya katse ta inda cikin sauri ta tsaya cak tare da juyowa tana kallon shi . Cikin wani irin murya tamkar bana shi ba taji ya furta “ Khalil yaga jikin ki komai da komai?”. A'a ta furta tare da Girgiza kai tana saurin cewa“Uncle sai kuma tayi shiru tana kasa masa maganar ganin yanda fuskar sa ya haɗe kaman hadari ”. Ina sauraren ki ,tun da baiga jikin ki ba ya kike yi a gaban sa ?. Kallon shi tayi tana Ɗaura Towel ɗin daga saman ƙirjin ta wanda ya sauko mata har cinya. Kana ta janye rigar barcin nata a hankali wanda ɗaura Towel ɗin bisa kan sa . Kallon shi tayi tana murmushi tare da cewa “ Uncle ka gani ko? Ai kaima baka ga jiki na ba ko Uncle?”. Dan sassauta fuskar sa yayi don tabbas indai haka take yi to jikin ta babu mai ganin shi sai dai ƙafafu. Kallon yan lukutayen cinyoyin ta yayi zuwa ƙasa . Kana yace “ Kin tabbata haka kike yi ,ƙarya fa babu kyau faɗa mun gaskiya ba zan Miki komai ba Ma'eesha ”. Wangale masa baki tayi cire da gasgatawa tace “ Da gaske ne Uncle ƙaima da ka tsaya haka zaka ga nayi”. Murmushi taga yayi yana faɗin “Good girl , Ashe Ma'eesha na ta fara hankali tasaan yanda ake sitirtaa jiki. Wani sabon Annuri ne ya bayyana a Fuskar ta don jin daɗin yabon da yayi mata. Gyaɗa masa kai tayi tana cewa “ Ai yanzu na girma ne Uncle ” . Wani irin dariya taga ya shaƙe dashi wanda tun da ta fara girma ta taso Bata taɓa ganin irin wannan dariyar nasa ba. Oya yi sauri ki fito ina jiran ki Back yard. Okay uncle. Ta furta tare da saurin shigewa Privacy. ** Mami ne ke kai kawo tsakanin kitchen da Dinning area. Sanye take cikin shigar wata doguwar riga irin na english wears ɗin nan masu ƙaramar hannu. Gani nayi Shakaru sun ja ta ƙara ƙima dama kun san yanda take. A wannan karon idanun ta cikin medical Glass ne na ƙarin ƙarfin ido . Wannan gayun nata har yau yana nan . Don gashin kan ta yasha gyara an zubo shi baya , daga sama kuma ta sanya wata hula mai kyau na mata na zamani. Ƙafarta cikin room slippers tana kai hannun ta tare da cewa“ Ba zan soya mawa ma'eesha ƙwai yanzu ba ,saboda ba zata tashi ba nasan sai 9:00am. Motsin fitowa falon yasa ta juyawa tana kallon ƙofar Bedroom ɗin Ma'eesha da take tahowa tare da kallon Mami. Rungume Mami Ma'eesha tayi tare da cewa“Mami ina ƙwana ?”. Kasa amsa ta tayi don mamakin sunyi da ita yau ba zata fito da wuri ba , sai kuma gata da kayan exercise riga da Wando mai yalwa irin masu kaman Jessy ,ƙafarta cikin kambass na mata baƙi irin manyan nan. Fuskar ta ta shafa tana kallon idanun Ma'eesha kana tace “ ina zaki je haka da sassafe ?” . Hummmm inda na saba zuwa da sassafe idan Uncle ya dawo mana! Ta ƙare maganan tana farrr da idanun ta tare da shagwaɓe ma mami fuska ”. Au yanzu da asuba ne ya shigo miki? Wannan wacce irin damu ne? Jiya fa da karfe goma na dare suka dawo shine yaki barci ko Hutawa baiyi ba shine Kema zai hana mun ke sukuni? Maza koma ki kwanta bari naje na sam......Aaahhh🙀 Ma'eesha ta bude baki tare da saurin riƙo Mami tana cewa “ A'a ina mami kinji zauna nima ina so na motsa jikin sai na dawo”. Tana furta haka tayi saurin ficewa daga falon ba tare da ta jira jin mene Mami zata ce ba”. Bin bayan ta da kallo Mami tayi kana ta Girgiza kai tana furta “ Ma'eesha kenan na Uncle,wato duk wahalar da zai bata ta gummaci tayi koda bata son hakan . Ba zan ɗauki wannan exercise ɗin ba yarinya ta yar lukuta ce ba so nake ta tsiyaye a wahala ba ,macace ba Namiji ko Soja irin sa ba . Mami ta yi zancen tana ɗaga kai tare da kallon Upstairs inda Bedroom din jidderh yake. Itama jidder Bara na tada ita yanzu , tun da ƙanwarta ta tashi itama ta miƙe hakanan, ace mutum ba zai shiga Jami'a ba sai karfe tara ko Goma just because your father general yelwa shi yasa wani gatan baya da amfani. Mami ta ƙare maganan tana nufar Upstairs. ** Tun da suka fara exercise ɗin a idon Khalil dake daga saman bene yana hango su , hannun sa riƙe da mug na Cofee yana sha da Wannan safiyar don gari yayi shaaa bai haske ba sosai . Kallon ma'eesha Ali haidar yayi inda take tsallen da igiyar nan don yafi bata Wannan training din tamkar wanda zata je atisayen zama Soja ko police . Ma'eesha yau zamu sauya exercise ɗin namu gudu zakiyi kije ƙarshen can ki dawo a minti ɗaya🤔. Saurin kallon nisan wurin tayi kana ta Girgiza kai don babu yanda ta iya ta juya tana fara gudun tun kamin ta kai ta siƙe amma a haka taji yana faɗin “Ƙi ƙara gudu ....don dole tana haki ta isa tana dawowa zuwa inda yake tare da Sauke numfashin gajiya. Kin san minti nawa kikayi kuwa ? . Girgiza kai tayi ta haɗa gumi sharɓan.....Kallon timer⏲️ yayi kana yace “Ni da nace minti ɗaya ke mintuna biyar kika ɗauka har da ƙarin sakan talatin . Kamin Ma'eesha tayi magana ne ya furta “ Maza Juya ki ƙara ki dawo daga farko....Wayyo Uncle I'm tired . You are what? Ya Furta yana kallon ta babu wasa . Sauke idanun ta tayi ƙasa cire da yarinta a galabaice ta furta “ na gaji ba zan iya ba”. No impossible in life , Oya koma ki sake a minti ɗaya zakiyi kije ki dawo . Muje tare.....a tare suka fara gudun yana na wuce ta ya dawo yana furta “ Kina so kiyi kuka a safiyar nan kenan? . A'a Uncle. To ki ƙara sauri . Da gudu tayi gaba tana ƙarawa dai dai Gyefen benen da Khalil yake tayi baya Numfashin ta na ƙoƙarin ɗaukewa luuuuuu tayi zata zube ƙasa da sauri Aliyu ya kai hannun sa yana riƙota tare da rungume ta jikin sa....Numfashin ta ke sauka da ƙarfi da ƙarfi tana jan shi da ƙyarrr. Shafa bayan ta yake yi cike da kulawa a hankali cike da miskilalliyar Muryar sa ya furta “ I'm sorry , Zaki iya kinji Ma'eesha ”. Yanda yake shafa mata baya yana mata magana yasa Khalil sakin cup din ba tare da ya sani ba . Nan take ya fashe yana tarwatsewa ruwan Cofee din yana fallatsa har inda suke. Wannan yasa Aliyu Haidar ɗagowa daga jikin Ma'eesha yana kallon saman. Kallon kallo suke yi tsakanin su . Kamin Ma'eesha itama ta ɗago tana saurin kallon daga inda taji ƙaran nan . Gani tayi Khalil ya kama karfen benen daga sama yana dirkowa ƙasa sam bai tsaya bi ta hanya ba. Bude ɗan ƙaramin bakin ta tayi don ta dauka yanda ya dirko to fa ya karairaye ya gama. Tun kamin ya ƙariko Aliyu ya kalli Ma'eesha yana cewa “ Go and rest”. Da sauri ta furta “ Ya Khalil baiji ciwo ....cewa nayi kije ki huta......!!! Yayi maganan yana ɗaga Murya . Da gudu tayi baya tana cewa to. Isowa inda Aliyu Yake Khalil yayi kana ya furta “ Ali haidar meye na ga kana mawa ma'eesha yanzu? . Wani irin kallo Aliyu yayi masa ba tare da yace komai ba. Kasan nasan ka fiye da kowa a cikin gidan nan . Ɗan ɗaga gira Aliyu yayi kana yace “ Go direct to the point ”. Cike da fushi don Ali dan rainin hankali ne nan Khalil ya furta “ nasan ka nasan yanda kake lalata ƴammata da ko wacce mace ta shigo gonarka. Kai din ɗan iska ne ba mutumin kirki ba , kai Ƙwarto ne shahararre....Don haka daga yau kar ka sake hugging ɗin Ma'eesha bare har ka shafa wani ɓangare na jikin ta..........! *To masu masoyana makaranta littafin rainon soja anan na dasa aya....✍🏻 Sai mun hadu a night update....Ina sake faɗa don Allah kar ki karanta mun idan baki biyani zufa na ba , rubutun ba sauki ne dashi ba bare kuma tsara labari....ga masu buƙatar karanta littafin Regular payment ₦500 vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932....Maman teddy's write✍🏻* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 14 ______________________ *Alhamdulillah mun dawo daga ɗan gajeren hutun da muka tafi na kawo maku Cigaban wannan littafi Mai taken rainon soja...ina fatan Ubangiji Allah ya bani ikon kammalawa cikin aminci kaman yanda muka fara. Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* ________________________ Don haka Ma'eesha ta isa munzalin da Mutum kamar ka koda na kirki ne bai kamata ya shiga jikin ta bare kuma kai . Khalil ya ƙare maganan tare da shan kunu yana haɗe giran sama da ƙasa tamau. Kallon sa Ali haidar yayi yana sakin wani shu'umin murmushi kana ya kauda kan sa can gyefe yana duban inda Ma'eesha take itama idanun ta akan su , don zuciyar ta ya bata da akwai wani abun ne shi yasa Khalil ya dirko daga saman bene hawa na ɗaya . Ganin kuwa yanda fuskar sa tayi tamau yasa ta Fahimtar tabbas da akwai abun da Ya shiga tsakanin shi da Ƙanin nasa . Ganin yanda Ali Haidar yayi masa banza yasa Khalil ƙara fusata nan ya cigaba da cewa“Miskilancin banza da wofi wurin iskanci kafi kowa shahara ”. Dariya Aliyu yayi yana shafa sajen fuskar sa tare da cewa“ Khalil kenan! Wai duka wannan sababin saboda Kawai hugging ɗin Ma'eesha da nayi daga faɗi Kasan da zata yi shine kake ta wannan maganganun....kaman ta waye Ni Ali Wacece kuma ma'eesha a tare dani? . Maganan lalata mata da kake yi ai wannan ya isa ya tabbatar maka da cewa Ni Lafiyayyen namiji ne. Sannan mene zanji a jikin wannan Yarinyar? Ka dube ta fa ka gani ƙwailah da ita mene zanji a jikin ta ya Khalil. Ni kake faɗa mawa magana? Khalil yayi magana yana takowa daf dashi don Zuciyar sa ya fara tafarfasa . Juyawa Ali haidar yayi yana ƙara kallon ɓangaren da Ma'eesha take kana ya Juyo yana zuba ma Khalil Lulun idanun sa . Cike da Miskilalliyar Muryar sa ya furta “ Kaci albarkacin ta bana so muna saɓani a gaban ta...don Allah ya Khalil mu daina irin wannan Abun yanzu , Kar ka manta tun muna yara muke samun matsala akan ma'eesha a yanzu ne har ka nuna kasan darajar ta? . Ɗaga kafaɗa yayi alamun bai dame shi ba . Yana juyawa tare da wuce Khalil da ya tsaya yana kallon sa . Takawa yayi yana isa inda Ma'eesha take sai raba ido take don tsoron sa Ma'eesha keji ƙwarai da gaske . Wuce ki bani wuri! Ya furta fuskar sa babu alamar wasa ko sakewa. Sum-sum ta juya tana wucewa tare da bashi wuri . Ya Khalil ina kwana . Ta furta da Sauri tana raba shi ba tare da ta jira Jin amsar da zai bata ba . Cike da fara'a ya furta lafiya lau Ma'eesha maza ki yi break fast . Takaici ne ya kama Aliyu , Humm Wai me Khalil yake nufi ne? Son Ma'eesha yake yi ko mene? Zuciyar sa ta fara masa wannan tambayoyin. Saurin Girgiza kai yayi yana cewa “ a'a Sam ba haka bane ba , don Khalil a wannan watan za'a sanya baikon sa da Rahama. To mene wannan tijaran nasa yake nufi kawai saboda nayi hugging ɗin ta. Ya manta Meye ban sani ba na jikin Ma'eesha. Hattara tsarki Ni nake yi mata amma a yanzu yake faɗa mun munanan maganganu....ko yana tunanin ina jin wani abu dan gane da ita...Aikin banza sai na shayar dashi mamaki tare da shi za'a yi mana baiko dole na fidda ɗaya a cikin biyu , Maryam ko Mimi. Hummmm....sauke numfashi yayi mai huci kana ya cigaba da maganar zuci da cewa “ Duka ba zaɓi na bane....Mami ke liƙa min su , a wannan karon i must accept it. Dole na zabi ɗaya don na ƙaryata tunanin Khalil akaina da Ma'eesha.............✍🏻 Tom kunsan night update Babu yawa🥱 mu tara ana safe lafiya....muje yanda al'amarin zai kasance . Shin waye Mimi??? Sannan kuma Wacece Maryam? Wacce a cikin su Ali gadanga zai zaɓa😄 ya kuke kallon wanga tafiyar......ku Cigaba da biyo alƙalamin mamanteddy✍🏻 . Yau inshallah zamu bude Comment GRP don jin sharhin ku bisa ga wannan labari na rainon soja.......! [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 15 ______________________ *Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* #Always Alhamdulillah🙏🏻 ________________________ Da wannan tunanin ya nufi falon Mami inda Ya tadda su duka a Dinning table suna breakfast. Takawa yayi yana isa gare su tare da jan kujera yana zama , Bin sa da kallo Mami tayi a ranta tana cewa “ Da'alama Khalil ne ya hana shi wahalar da Ma'eesha da wannan masifaffen morning exercise ɗin nasa”. Dariya ta Gimtse ganin yanda yake cika yana batsewa ita dai Ma'eesha tun da ya zauna tayi ƙasa da kan ta tana sabgogin ta don bata son su haɗa ido bare ya ce tayi wani laifin. Gaishe da General Saleh yayi kana y juya yana ma Mami Barka da Safiya...daga nan kuma ya ɗaure fuska yana mami na fara serving din shi ....Kallon Mami yayi yana cewa “ Mami kina gida gobe? ”. Ɗago fuska mami tayi tana kallon sa kana ta ɗan Girgiza kai tare da furta “ A'a gobe ina so na leƙa gidan Hajiya na gaida ta ....da wani Abu ne Haidar?. Girgiza kai yayi alamu a'a , yana Cigaba da Karin kumallon sa....Sam Ma'eesha ta' rasa' samun natsuwar ta , haka ta kasa sakin jikin ta . Kallon Haidar tayi tare da kallon Daddy cike da zazzaƙar Muryar ta wanda tana fara magana Haidar ke furta yi mun shiru ki rage mun murya. “Daddy Uncle Haidar gobe zai koma ko yaushe? ...Dariya ne ya kama General Saleh Wanda sai da yayi mai isar shi kana yace“ Ma'eesha bagaki ga Uncle ɗin naki ba? Ki tambaye shi mana....ya kare maganan yana kallon inda Ali Haidar yake ,yana jin duk abun da suke cewa amma tamkar baiji ba ko baya a gurin. Muryar Daddy ne ya katse su yana Cewa “ Ali kayi shiru Ma'eesha fa tambaya take yaushe zaka koma? . Dariya mami ta sheƙe dashi tana buɗe baki zatayi magana Muryar Jidder ya katse su wanda cike da masifa ta furta “ Tun da gidan na uban ki ne dole ki ƙosa ya koma ”. Shiru Ma'eesha tayi ta tsaya turusss gwiwar ta yayi sanyi qlau. Wannan wacce irin ɗabi'a ce kike dashi Jidder? Wani irin mugun hali ne ke gareki? Ina yawan faɗa Miki ki kiyaye mawa Ma'eesha billahil Azeem ranar da na shige Miki ba zakiji da daɗi ba ......! Mami ta furta tana ƙanƙance idanun ta cike da faɗa don ranta ya ɓaci. Muryar General Saleh ne ya katse su yana furta“ Maza Ma'eesha kiyi karin kumallon ki ,idan kin gama kizo Falo na yau zancika Miki alƙawarin ki ....Buɗe baki Ma'eesha tayi tana wangalewa tare da washe shi tana furta “ da Gaske Daddy?”. Ƙwarai kuwa....” Gimtse fuska Jidder tayi Khalil na kallon ta yana zabga mata harara. ** Da hantsi wuraren ƙarfe 12 na rana bayan Mami ta tafi gidan Hajiya tsohuwa mahaifiyar General Saleh Yelwa...tun daga falon farko har zuwa na tsakiya zuwa Ɗakunan barcin su kowanne shiru kake ji tamkar babu ɗan adam a cikin gidan . A dai-dai wannan lokacin ne Ma'eesha ta zauna tsakiyar gadon ta tana Fiddo da littafan ta tana karatu . Ɓarayi guda al'ƙur'ani ne da ta gama karantawa kamin ta fara na karatun boko . Gyfen ta ruwa ne wanda ta dauko daga ƴar ƙaramar fridge ɗin ta . Littaffin ta na Chemistry take karantawa duk da kasantuwar Hutu suke yi a wannan lokaci amma hakan bai hanata kullum kasancewa cikin karatu ba . Atom and molecule take karantawa tanajin daɗin karatun don sai da ya fito masu a exam nasu na wannan zango . Hummmm.....numfashi ta ja tana saukewa tare da Lumshe Idanun ta , fuskar Ali haidar ta gani wannan yasa gaban ta yankewa yana faɗi da ƙarfi dafe kan ta tayi tana saurin ware idanun ta. Zuciyarta kawai taji ya tsinke tsoron jarabar sa take yi a ko yaushe. Motsin Handle door ɗin ta yasa ta saurin kallon direction ɗin tana kara zare ido tamkar wanda tayi ƙarya , a halin yanzu tasan Ya Khalil baya cikin gidan nan don wuraren 11 yazo ya same ta yana faɗa mata zai tafi wurin zaitoon budurwar sa da'akayi masu baiko , har yana tambayar ta abun da zai zo mata dashi na tsaraba anan tace masa cup cake take so....Don mai masu kayan snack jidder Wancen satin tayi mata bakar tijara , Tom kasantuwar itama tana da Dan ilimin ta kawai dai tana son sana'ar snacks ne yasata yin mawa mami wannan hidimar ana biyar ta duk wata . To a wannan karon Jidder da tayi mata zagin tijara takasa Haƙuri don dole ta bar aiki a cikin gidan . Tabbas a yanzu tasan daga ita sai jidder sai kuma dodon nata Aliyu Haidar wannan yasa tana jin motsin Handle duka ta maida hankalin ta idanun ta duka ga ƙofan....“Daaaam”. ƙirjin ma'eesha ya buga ganin Haidar ya shigo yana zuba wani irin Sanyayyar ƙamshi gaba ɗaya wurin ya mamaye da ƙamshin sa . Sam bata san wani duniya take ba har ya iso inda take kana taji Arrogant voice ɗin sa ya katse ta yana cewa “ Keeee dallah rufe baki , kin wani saki baki kaman sakarya. Kallon sa tayi cike da danne fushin ta don maganan sa ya ɓata mata rai ta kalle sa tana sakin Murmushi Gyefe da gyefen kuncinta na loɓawa . Uncle Barka da rana. Hummmm Me kike yi anan ? Yayi maganan tamkar bai ga littafai a gaban ta ba , Cigaba yayi da cewa“ Dama naji labarin Daddy ya saya Miki waya har da sabon laptop saboda gata . Baki iya komai ba sai sangarci....Humm yayi ƙwafa yana kallon ta tare da zuba mata Lulun idanun sa . Cike da nuna irin ke ya dama yace “ Kar ki manta ke yarinya ce karama SS1 yanzu ne ya kamata kiyi amfani da damarki, sannan charting kar ki so ranar da zan duba wayar ki naga kina ko wani irin media bana son ganin Film ko wani iri a laptop ɗin ki ko a wayar ki duka . Fatan kin fahimce ni?. Y furta yana mai Gimtse fuskar sa babu wasa . Cikin sauri jikin ta na kyarma kar-kar-kar ta gyada masa kai tana cewa “ Ehhh Ehhh..eh Ya khal....Ya Haƙuri Uncle ba zan yi ba Wallahi . Gani tayi ya kafe ta da ido kaman a wannan ranar ya fara ganin ta a rayuwa . Sosai ya tafi tunani na yan sakonni kana ya furta “Kin iya girki? Kamin ta basa amsa ne ya furta“ Ko da yake shekarar ki nawa a yanxu ace baki iya girki ba . Maza miƙe yau wanda tunanin zan iya aure zasu zo . Mimi da Maryam. A cikin su i must choose one ko mimin ko Maryam amma dole sai nayi masu jarabawa wacce taci ita nake tunanin..........Shiru yayi yana kallon Ma'eesha da ta zuba masa ido yana sauraren sa . Tashi ki bani wuri ki ɗaura masu Abinci kala ɗaya ya isa . Sai lemu da ruwa . Ki haɗa masu da farfesun naman rago. Idan kin ɗaura girkin ki tafi bedroom dina ki gyara mun ba falo ba. Gyaɗa masa kai tayi tana sauka daga gadon tare da ƙoƙarin ficewa daga Bedroom ɗin . Ma'eesha kin iya jaloaf rice ne?. Ɗan ƙasa tayi da kanta a zuciyar ta tana Cewa “ Oho dama kasan ban iyaba ka sani ..ai na bari ne nayi maka sai kaci kai da ƴammatan naka ,dagani basa da kamun kai tun da har zaka haɗa su wai kayi masu jarabawa. Shi me yake taƙama dashi ne wai? . Keeee ba magana nake Miki ba ?. Ɗagowa tayi tana motsa masa ɗan motslun bakin ta tare da cewa“ A'a ban iya ba”. What? Baki iya girki ba? Shekaran ki nawa suke? Kalle ki ? A girki baki iya komai ba kike so Kice mun?. Ɗan jimmm tayi tana tunanin furucin Hauwa mai girki da takance mata idan zaki fara girki indomie zan fara koya Miki yafi duka sauƙin iyawa. Cikin sauri Ma'eesha tace da Aliyu “ Dadd.... Sorry Uncle na iya indomie. Tsayawa yayi yana kallon ta yana nazari kana yace tafi ki yomun jalaop na indomie ki kawo mun . Tom guda biyu ko uku . “Biyu ya furta yana kallon ta ”. Juyawa tayi tana saurin ficewa shima yana takowa tare da biyo bayan ta yana zama a tsakiyar falo na biyu . Kaman mintuna biyu yaga Ma'eesha ta fito daga kitchen din tana nufar ɓangaren sa . Da yake shi ba mai yawan surutu bane ba , shiru yayi mata yana rakata da ido har ta shige Zuciyar sa na mamakin yanda ta tafi ta bar gass wanda a minti biyu ruwan indomie ya juya ta zuba . Cigaba yayi da latsa wayar hannun sa yana duba Yanayin weather din garin . Har mintuna kusan goma Ma'eesha bata fito ba. Wannan yasa Aliyu miƙewa yana bin bayan ta . A Bedroom ya tadda ita tana tsugune bangaren mirror din sa tana tsince kwalban turaren sa da ta rotsa da ƙasa .... Ma'eesha! Ya kira sunan ta yana bin ta da wani irin kallo wanda sai da Hantar cikin ta ya kaɗa.....jikin ta ne ya hau kar kar kar....saurin mikewa daga tsugunnen da take tayi tana yin rau rau da ido kana tace “ Don Allah Uncle kayi haƙuri Wallahi Ni yarinya ce mami tace saurin girma nayi......🤣. Sakin baki yayi yana mata kallon mamakin magana nata . Tayi masa laifi tana cewa ita yarinya ce saurin girma tayi ?. Fita ki bani wuri kije ki kawo mun indomien ina jiran ki anan mintuna biyar na baki yanzu ki kawo mun . Gyaɗa masa kai tayi da gudu tana nufar ƙofa .cike miskilalliyar Muryar sa ya kuma kiran sunan ta cakkk ta tsaya kana yace “ Minti nawa nace Miki?. Da sauri ta furta “Five minutes ”. Lumshe idanun sa yayi yana mata alama da okay kana ta fice da sauri tana nufar kitchen din. Da kanta take haɗa masa komai kayan yaji kaɗan maggi kuwa bayan na indomie din sai da ta zuba me star huɗu da onga biyu duka a cikin indomie ƙwaya biyu . Wani irin ruwa ta zabga shi cimbul a tukunyar tana zuba indomien don ta zo taga yana ta tafasa . Zubawa tayi tana cewa “ Na shiga uku anya ba sai na ƙara ruwan ba , na gode m ALLAH da Uncle bai zo ya ga ruwan nata tafasa ba. Rufe ƙaramar tukunyar tayi tana ja baya tare da kallon tsintsiyar hannun ta tana dubawa mintuna uku kenan . Kallon gass din tayi tana miƙa hannun ta tare da bude indomien da ta ganshi ruwa ya taso sama indomien na ƙasa daga gyefe saboda tsaban ruwan da yayi yawa . Alhamdulillah nasan yau Uncle zai sha mamakin girkin nan ,don ko ba'a faɗa ba kai daga jin ƙamshin sa kasan yayi daɗi ƙwarai . Tana maganan ita ɗaya sai farin ciki take yi yau shine da girkin ta na farko kuma Uncle ne zaici😌Hummmm Uncle zaici Dadi yau 🤣 .ko kuma Ma'eesha jibga zata sha Allah masani....mu tara page 16 na safiyar gobe inshallah . Yau nayi matuƙar busy ne shiyasa kuka ji shiru har wannan lokacin. Ina maku fatan alheri. *Don Allah kar wacce ta karanta mun ba tare da ta biyani ba regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202032...Maman-teddy* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 16 ______________________ *Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ba ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* Morning update🕊️________________________ Tana Tsaye Indomie ɗin ya fara kama jikin sa alamun ya nuna luguf yayi ga uban ruwa da yayo sama . Sam bata damu da ganin wannan ba ,don a ganin ta Mami irin shi take masu . Plate ta ɗauko tana juye masa duka tare da saka Fork , tana ɗauka zata fito zuwa falo . Cakk ta tsaya tana Faɗin Ai ban saka masa Ƙwai ba . Ɗan juyawa tayi tare da kallon saman kitchen cabinet ɗin tana bin inda ake aje ƙwayayan da kallo . Kai gaskiya ba zan tsaya dafawa ko soyawa ba . Dole sai dai Na zuba masa kifin Gwangwani. Hannun ta takai tana sauke plate ɗin tare da aje shi bisa cabinet ɗin tana ɗauko kifin Gwangwani tana juye masa duka a ciki kana ta dauki plate ɗin indomien tana nufar direct ixuwa falon sa . Zaune ta tadda shi ya harɗe ƙafarsa tamkar wani basarake. A gaban sa ta aje plate ɗin tana komawa tare da zama kusa dashi tana bin bakin sa da yake motsa laɓɓansa a hankali wayan sa na kare da kunnen sa . Duk maganan da yake yi babu ɗaya da taji. Ɗan shiru Ma'eesha tayi kana a zuciyar ta tace“ Tab a haka ita wacce yake magana da itan tana ji ? Zama dashi kaɗai wanda yayi wahala yake sha , to inaga wacce tayi gigin fara soyayya dashi kuma?. Muryar Aliyu ne ya katse Ma'eesha yana cewa“ Ɗauko mun ki bani naci ”. T...tom . Ga furta tana saurin yin ƙasa tare da ɗauko masa plate ɗin indomien tana miƙa masa . Lulun Idanun shi ne suka duddulo waje yana bin plate ɗin da indomien ciki da wani irin ƙazamin kallo . Rintse idanun sa yayi yana ji tamkar yayi mata duka da ita da indomien. Uncle yaune girki na na farko , kuma nasan yayi daɗi sosai ka cinye sai na ƙara girka maka Wani yanzu.........Ma'eesha! Ya kira sunan ta cikin wani murya da ta kasa tantancewa .wannan meye kika yi kenan? Is that how to cook indomie? Haka kika ga mami nayi? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un..... Gaskiya Mami ta sangarta ki da yawa babu abun da take koya Miki tsawon wannan lokacin sai sangarci duka kin lalace wannan me kika girka mun faɗa mun naji yanzu ko nayi ƙasa ƙasa dake anan Wurin ....!!! Ya furta cike da doka Tsawa yana kallon indomien da ransa ya gama hasala baki ɗaya . Hannun Ma'eesha kyarma ya kama yi tsoro na ɗarsuwa ma Zuciyar ta . Bakin ta na rawa ta furta “ Ba indomie bane ba ”. To menene sunan wannan abun da kika girka?”. Hawaye ne ya fara bin kuncinta narke fuska tayi tana fara kuka ko ina na jikin ta kyarma yake yi kar kar kar na tsoro. Kayi hakuri Uncle kar ka bugeni don Allah. Sunan Abun da kika girka mun zaki faɗa idan kuma ba haka ba tabbas yau zan zane ki bari na ɗauko.....Saurin saka hannun ta tayi tana riƙe ƙafafun sa tare da ƙara fashewa da wani irin Raunanniyar kuka . Uncle na tuba kayi hakuri zan maka Wani yanzu....Wallahi zan maka wa.......Ma'eesha wasa dake nake yi? Yayi maganan yana haɗe gira , hannun sa yasa yana ɗago hannayen ta daga jikin sa kana ya cigaba da cewa“ Sau na uku kenan ina tambayar ki me kika girka mun , idan nayi na huɗu wallahi mai ƙwatar ki a cikin gidan nan babu......Ƙafafun ta sun kasa tsayuwa da kan su. Ji tayi tana baya tamkar zata zube anan Wurin . Kuka take yi sosai har da shashsheƙa kana tace“ Talia ne ba indomie ba”. Talian wata ƙasa ne wannan? Ba dai Nigeria ba ko ?. Ɗaga masa kai tayi tana faɗin eh . Okay maza zauna ki cinye mun shi tasssss ke da kika girka. Cikin sauri tasa hannun ta tana amsan plate ɗin tare da zama gyefen sa inda yake nuna mata da hannun sa . Ɗauke Fork ɗin yayi yana mata alama da ta sa hannun ta , wanda babu musu Ma'eesha ta kai hannun ta tana diban indomien tare da kaiwa bakin ta . Wani irin ɗauke wuta tayi jin taste ɗin girkin da bata taɓa ji ba a bakin ta . Maggi kuwa har wani circulating brain ɗin ta yake yi . Lahaula wala ƙuwata na shiga uku ....Uncle babu daɗi ba zan iya ci ba . Wani irin kallo yayi mata yana furta “ Tun kina yarinya abun da kike cewa kenan , always you can't....yau sai kin cinye abincin nan Tassss kuma ki gama ki ƙara girka wani idan bai daɗi ba ki cinye shi shima duka . Har sai kinyi mai daɗi . Wasu irin marayun ƙwallah ke bin kuncinta shar³ . A hankali ta Cigaba da cin indomien tana zufan wahala . Miƙewa Ali yayi yana isa ga fridge yana ɗauko mata ruwa tare da kawo mata yana miƙa mata . Ba musu ta amsa tana kaiwa bakin ta , don a yanzu ruwan sai yafi taimaka mata fiye da komai . Jahhh yayi ya zauna yana kallon ta tana kuka tana cin Indomien. ** Nasreen abun sai yayi yawa Ki duba fa wannan sachet ɗaya kika sanye duka guda huɗu ,wannan fa matsi ne mai ƙyau kuma guda Ɗaya ake shaaan sa . Ga ni'ima. Kallon Chawai Nasreen tayi tana ware ƙafafunta tare da zura wani farin tablet tana matsa shi a ƙasan Virgina ɗin ta . matse manyan cinyoyin ta tayi tare da kallon Chawai a karo na biyu kana tace “ Soja ne fa , daɗin sa da gogewar sa a wannan harkar ya wuce inda kake zato . A bakin Iky naji cewa “ Idan yau yayi Sex dake gobe yayi to fa ba zakiyi sati tare dashi ba kin kuɗan ce kin zama babban yarinya . Don yayi ƙyautar moto ba wani babban abu bane a hannun sa . Saboda iyayen sa kuɗi yayan sa haka Shima to babu wani hidima akan sa ......hahahaha kune hidimar ai . Chawai yayi maganan yana bushewa da wata irin dariya yana Cigaba da cewa “ Gaskiya kin sha masa kayan daɗi ai yau sai yayi sambatu . Na sashi sambatu Ai kam da na cire tuta . Ina tunanin da a ranar koman sa zai bani. Nasreen ta furta tana kai hannun ta tare da gyara zaman bireziya ɗin ta . Tana kara packaging . Ban gane ba me kike nufi ? Chawai yayi maganan yana kallon ta . Hummmm wannan na daban ne nake faɗa maka , yana taɓa mace ita ke burkicewa ba shi ba . Kasan me yasa yake ƙara burgeni ? Yanda yake Abun sa bai damuwa da idon duniya ko yaji wani Abu don an san me yake yi . Don cewa yake yana da lafiya ne shiyasa yake yin komai . Kice kin haɗu da gabanki. Sosai kuwa ta furta tana maida mayafinta tare da cewa “ Wannan ce haduwar mu ta biyu , kaga na fara hulɗa da irin wannan ai kuma maganan zuwa wurin Wancen jahilin mijin Umma ya ƙare ....alhajin Yes da No. Chawai ya furta yana sheƙewa da wata irin dariya. Dariya itama Nasreen tayi kana tace “ Wallahi tin da nake ban taɓa ganin jahili irin sa ba. Ace wai baka san Yes da No ba , wai kuma a Nigeria? Ai kasan daga irin bakaken ƙauyakun nan ya Fito . Allah dai ya bashi Arziƙin kasantuwar kasuwanci yake yi .....Yanzu fa har kamfanin shinkafa yake dasu ....kullum arzikin sa gaba yake yi yana haɓaka. Uhmm kaji mu tafi yace zan hadu a guest house ɗin sa muje Chawai . Wani irin kallo Chawai yayi mata yana matsowa jikin ta tare da saka hannun sa yana shafa bayan ta yana jan bra ɗin ta . Haka zaki tafi ki barni Ni da tunanin ki Nasreen? Ina jin ba dadi a duk lokacin da naji kina tare da Wasu mazan bayan Ni? Kin san fa tun muna jss muke tare don kawai ban shirya Aure bane.....ya isa Chawai kace don kawai yanzu Ni ba matar kananun mutane bane ...amma ai nasan dana baka go ahead da yanzu mun yarda Aure. Tana maganan tare da Ɗaura hannun ta a saman wandon sa ta gaba tana shafa kaciyar sa cikin wani irin salo . Shiii yajah wani irin huci mai kaman wanda yasha yaji. Nasreen kin iya kin iya wallahi shiyasa ba zan iya rabuwa dake ba .....Nasreen ko Aure kika yi ki kirani na rinƙa ɗebe Miki kyawa ina shanye Miki daɗin ki....Shiii Chawai kayi a hankali fa a gida muke kar aji wannan shashancin naka . Kayi mun shiru da Allah . Ta furta zancen tana yin ƙasa da Wandon sa nan take Hajiyar Dadin nasa ta fito sangalgal tana reto hannun ta takai tana shafata tare da girgizata ta da hannun ta . Wayyo Nasreen dadi ruwan zai zubo aaashhh. Zan miki yanzu xanyi shiru....Aahhh . Murmushi tayi tana ƙara matsa kaciyar sa don tana Masifar son taga ta xauta namiji irin haka . Chawai kabi a hankali kar ka buɗe matsin da nayi ta ciki don Wannan yaron sojan bashi da kirki , tasss zai zageni yaji Ni ba daɗi ko a sake wannan ƙaramin aikin sa ne . Shiyasa nake gyara sosai kamin naje gare sa....................! Mu tara a night update Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 Via 7782217014 Mohammed Hassana FCMB shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN yan Niger katin Artel na 500f...Mamanteddy [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 17 ______________________ *Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* Morning update🕊️________________________ Amma ai bakya yi a banza don nasan yana kwasar harka ko nawa ne zai baki ba tare da yayi wani tunani ba ...Don Daɗin ki Nasreen na daban ne . Yana maganan yana wani sauke huci kamar kumurci . Gaskiya har abada ba zan manta da kai ba Chawai kayi mun abun da ba kowa zai mun ba ....Nasreen tana furta zancen tare da kama Hajiyar Dadin sa tana murzata cikin salo tana wani irin lumshe ido tare da jan nishi tamkar mai naƙuda...Shi kam tsaye yayi sangalgal yana ƙara miƙar mata da banana yana Faɗin “Ashhhhhhhushhhh ”. Ɗago idanun ta tayi wanda suke ɗauke da zallar sha'awa tana kallon chawai ɗaga mata gira yayi yana ƙarƙada mata Hajiyar Dadin nasa tare da kai hannun sa yana ɗaurawa bisa kan Nasreen dake sama da rigar jikin ta tana matsawa kusa da Shi sosai tare da Manna 🍌 sa tsakiyar Breast ɗin ta tana haɗe su guri guda tare da matse su ....Wani irin kyarma ya fara yana shafa kan ta tare da Wani irin maganganu wanda bata Fahimtar sa don gaba ɗaya ya fara ficewa daga Hayyacin sa . Kusan mintuna uku tana Aikin gogan nonon ta tsakani tana murza Joystick ɗin sa son ranta . Ganin yanda Abun yayi sangalgal tana wani cika da girma ta kumbura yasa ta fahimtar ta ko ina a burkice yake yana gab da fara Ambaliyya.....miƙewa tayi tsaye tana jingina bayan ta da bango tare da ɗaga ƙafarta ɗaya sama tana ware masa sosai yana zura Joystick ɗin sa tare da Sakin wani irin ihu yana zillo tamkar wanda ake tsikaransa yana zabura tare da fara cin ta ta ciki . Wayy...Wayyo Nasreen Daɗi aaaahh Ashhhh,saurin saka hannun ta tayi tana rufe masa baki tare da Cigaba da ware ƙafarta tana jin yanda yake danna mata ciki yana Kyarma gumi na sauko masa babu abun da kake ji sai nishin su sai kuma ƙaran Aika aikan da suke yi ....Ji kake fat-fat-fat! ** Kuka sosai Ma'eesha ke yi tana cin Indomie ɗin tare da satan kallon Aliyu da ya kafe ta da ido yana kallon ta tamkar ba kuka take yi ba dariya take yi. Don ko a jikin sa bata ga Alamar tausayi ko damuwa ga Hawayen da take zubdawa ba . Ɗagowa tayi tana masa ƙurrriiii tare da tunanin Wannan anya yana da imani? Ko da yake ance dama Sojoji basa da imani yau na yarda da hakan don Uncle Aliyu mugu ne sam bashi da Tausayi na ”. Ta furta zancen a zuciya tana cigaba da Hawayen ta . Wayyo Uncle Na gaji wallahi na ƙoshi zan mutu ciki na zaya fashe fa?. Ta ƙare maganan tana ƙara sakin kuka tare da kallon indomien tana kallon fuskar Aliyu . A miskilance ya motsa laɓɓan sa tare da sauke manyan idanun sa a fuskar ta . Ci gaba da ci yau sai kin cinye shi duka , sannan ki ƙara girka wani har sai naji yayi daɗi sannan zan rabu dake. Kallon sa tayi cike da wauta ta furta “ Uncle Haidar, Mami ta faɗa mun wai kana Sona sosai amma da gaske ne ?. Ƙafe ta yayi da Lulun idanun sa na yan sakanni kana kaman daga sama taji Muryar sa yana cewa“ Ta shi kije ki girka wani ”. Cike da farin ciki tana washe baki ta miƙe tare da goge hawayen fuskar ta . Wannan Ragowar wa zan ba?. Wane kuwa zai iya ci ai sai ke , wa zai ci wannan haukar ko ki zubar duka kya ta shafa. Sum-sum-sum ta wuce shi tana nufar kitchen ɗin ba tare da ta ƙara waiwayon sa ba . Bayan shigar ta kitchen kuwa zama tayi bisa Kujera tana Kallon kayan tare da rafka uban tagumi tana tunanin ta yaya yanzu zatayi girki mai dadi . Kusan mintuna biyar tana tunani kana ta miƙe tana fara yin komai a hankali cike da saka basira . Maggi kaɗan ta saka a cewar ta idan baiyi ba ta ƙara....daga haka ne ta fara Ruwa kaɗan abun gunin mamaki yanda taga indomien tayi tsaf tana fidda daddɗan ƙamshi don a wannan karon har da su albasa da kayan yaji ta sanya. ** Haɗe fuska Ali yayi yana kallon screen ɗin wayar sa . Sunan mimi ya gani tana kiran sa amma sai yaja dogon tsaki tare da aje wayar a gyefe don shi mutum ne mara son damu . Bai da kirki sam . Gaba Ɗaya ƙamshin indomien ya gama cika falon . Lumshe Lulun idanun sa yayi yana ware su kana yace“ Kaman girkin mai daɗi sai ƙamshi yake fiddawa amma a ido da baki ba zaka yi kuskuren ci ba . *Sorry for the late update 🙏🏻 inshallah zuwa Anjima zaku samu posting sau biyu na jiya da na yau😹* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* Page 18 ______________________ *Don Allah kar ki karanta ki fitar mun , haka duk wacce ta karanta bata biyani haƙƙina ta sayi littafin ba kar ta karanta mun idan ta karanta ban yafe ba😭...ga masu buƙatar payment regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN ta Wannan number na sama ƴan Niger katin Artel 500f.* Night update🕊️________________________ A zuciyar sa ne yake faɗin “ Yarinya ta girma ace har yanzu wai indomie bata iya girkawa ba to mene ma ta iya ne ? Ƙila ko tea ka sata haɗawa sai tayi maka shirme don ba zaiyi teste ba . Tahowar Ma'eesha da ya gani ne yasa shi ɗan gyara zaman shi yana ƙara tanadar mata azaban da zaiyi mata na biyu don na farko ya sata ta ci abun da ta girka yanzu kuma wani sabon wahalar zai bata . Uncle I'm done💃🏻 ta furta tana washe baki don ita kan ta Tasan tayi ƙoƙari . Kallon left side ɗin shi yayi don baya son tazali da Plate ɗin indomien . Uncle...” ta kuma kiran sunan sa cikin sanyi da sarewa don ta fara tunanin ko bai masa bane ? Sai kuma ta kara duban girkin taga ko waye sai yace yayi irin shi dai mami ke yi mata . To mugun ta yake ji Miki Ma'eesha kinji rabu dashi Allah yafi shi 😟 tana magana a zuciya a sarari kuwa shagwaɓe fuska tayi Idanunta na narai narai ƙwallah na ciko su. Muryar sa ne ya katse ta yana cewa “ aje anan ki zauna kusa dashi kema”. Yayi maganan yana shan kunu tare da kicinkicin da rai . Sam ta kasa Fahimtar ta zauna kusa dashi . Uncle kusa da waye zan zauna ?. Dirar da Lulun idanun sa yayi a kan ta kana yace “ Kusa da Abin da kika girka mana ko Ni sa'an wasan ki ne da zaki zauna kusa dani ”. Ganin yanda yayi mata maganan yasa ta saurin yin ƙasa tana zubewa kusa da ƙafafun sa tare da sauke plate ɗin itama . Uncle me yasa kake mun faɗa ? Mami fa tace kana Sona! Rintse idanun sa yayi yana dafe saman Goshin sa tare da cewa “ Hohoho kai Wai ke bakin ki bai shiru ne , shi baya taɓa hutawa ne? Kaman wani irin so ma kike nufi? Ya ƙare maganan yana kallon kyaƙyƙyawar fuskar ta da ta tsaya shiru tana kallon shi . Uncle dama soyayya kala kala ne? Ai na ɗauka guda daya ne , amma yanzu faɗa mun dukan su sai na ji na faɗi irin wanda nake maka . Sakin baki yayi yana buɗe shi Hushiryar sa suna bayyana na mamakin surutun nata da yake gani baya da Wani amfani....Ma'eesha zaki mun shiru ko sai na miƙe?. Saurin Girgiza kai tayi tare da cewa “ A'a na tuna Uncle Haidar , ba zan sake ba , ka zauna kaji kar ka miƙe. Dariya ne ya kusa kama shi wannan yasa shi ƙasa da kan sa yana kallon plate ɗin indomien. Saurin lumshe idanun sa yayi yana furta “ Ma'eesha waya yi Miki girkin nan?” . Yana bin yanda ta yi indomien a ido ba sai kaci ba kasan wannan dadin sa da dandanon sa na daban ne. Kamin yaji mene zata ce tuni ya kai hannun sa yana ɗaukar indomien duk da shi ba abincinsa bane , amma wannan yanda yaji carot da mai ga ƙwai data sanya daga sama. Abun sai wanda ya ɗanɗana. Jiki a sanyaya ta furta “ Kayi haƙuri Uncle Aliyu Wallahi haka Mami take yi shiyasa nayi maka irin shi . Murmushi taga yayi yana fara cin taliar tare da lumshe idanun sa yana motsa laɓɓan sa tare da kiran sunan ta ” Ma'eesha please taho ki ɗauko mun ruwa a fridge....saurin miƙewa tayi tana ɗauko masa ruwan tare da ɗan risinawa tana aje masa ruwan . Zauna ki matsa mun ƙafa na! Kwana biyu zazzaɓi nake yi ne shiyasa zaku ga update din namu too Short ✍🏻. Mmnteddy [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* ______________________ Page 19 *Story & written by: Maman-teddy* *Tom mun dawo hutun ƙarshen sati (Saturday) don Allah ina ƙara roƙon masu fitar mun da wannan littafi su bari . Haka kema me karatun shi a bulus a bari don Allah....Na faɗa mun sani wannan littafin na kuɗi ne idan kina da Sararin biya bismillah...idan kuma babu sai kiyi haƙuri ba sai kinci haƙƙin da bana ki ba . Groups ɗin wannan littafin hawa uku ne saboda kowa ya samu damar biya ....na farko aƙwai regular group ₦500 Vip group ₦1000 Akwai Special payment ₦1500 ko wanne ka biya za'a saka ka a cikin grp ɗin shi ....don girman Allah ku daina karantawa indai baku biya ba. Ga account number ɗin da zaki tura kuɗin ki 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number tare da shaidar biya 08081202932* _______________________ Ba tare da Ma'eesha tayi tunanin komai ba ta nufi ƙasa tana zama bisa tiles ɗin tare da kai hannun ta tana Ɗago taffan ƙafarsa tana ɗaurawa bisa jikin ta tare da matsa masa shi a hankali . Idanu ta zuba masa tana murmushin jin dadi ganin yanda yake cin Indomie ɗin cike da nishaɗi yana lashe laɓɓan sa alamun Daɗin ya kai masa . Kaman ance ya kalli ɓangaren da take gani yayi ta kafe sa da idanun ta , Wanda yake jin wani iri a duka lokacin da tayi masa Wannan kallon babu abun da yake zuwa masa a ƙwaƙwalwa fache Yarintar ta ....koda murmushi tayi Baya yake tunawa don bai taɓa ganin Wani sauyi da tayi ba sai dai kawai girma da cika da ya banbanta ta da baya . Haɗe Gira yayi irin ga Babba mara wargi 🤨 Me ya faru kika wani kafe Ni da kananun idanun ki a cikin ƙwarmi....! Ƙasa Ma'eesha tayi da kan ta tana janye idanun ta daga Gare shi. A Zuciyar ta tana cewa“ Kowa yabon kyawuna yake yi amma Uncle bai taɓa ce mun kyaƙyƙyawa ba , kullum sai dai ya tsini fuska ta ko ido na . Bayan idon nan nan bani nayi ma kaina ba , after All mutane Cewa suke ina da sexy eyes masu ɗaukar hankali,amma shi sai yace mun mai ido a cikin ƙwarmi ....Cuno baki tayi gaba tana kama ƙafarsa tare da cigaba da Matsa masa . Magana kike yi ne? Ya furta yana Gimtse fuska tare da kallon ta . Saurin girgiza masa kai tayi alamun a'a , Kana tace “ Uncle kowa har Daddy ce mun yake Ma'eesha mai kyau ce , amma kai me yasa kake Tsinar halittana? . Ɗauke Wuta yayi yana wani furzgar numfashi daƙyar don yanda yayi tamkar Numfashin sa zai ɗauke . Ruwa yakai yana fara sha kana ya sauke yana aje plate ɗin indomie. Daddy ce Miki yake Ma'eesha me kyau? Kamar yaya? Yayi zancen yana maida kallon sa sosai a kan ta . Ɗagowa Ma'eesha tayi tana sakin Murmushi tare da cewa“ Eh mana Daddy ma cewa yake inada kyau kai kuma .......Shiiiiiii ya sa yatsar sa akan laɓɓan sa yana dakatar da ita. Don bata zo inda yake so tazo ba . Bayan Daddy sai kuma wane? Ya Khalil ma ce mun yake beautie a school ma a wannan shekaran Ni ce na amshi Queen of beauty . Har kyauta na samu daga P.c ”. Da ƙyau Queen of beauty and what again? Ya furta yana zuba mata Lulun idanun sa da suka rine a lokaci guda zuwa ja . Cike da Yarinta ta cigaba da cewa“ Har ta Ƙawayen Mami Hajiya Zuwaira Ce mun take yi Ma'eesha me ƙyau .! Amma kai me yasa baka taɓa ce mun ina da ƙyau ba? . A maimakon ya bata amsa gani tayi ya miƙe yana yin gaba tare da cewa “ Follow me back ”. Rasssss , Ta tsinci gaban ta da faɗi har ciki . Na ga kamannin Uncle ya sauya ne ? Kalli fa har zufa ke sauko masa , to me yasa ? . Hummmm ...Wata zuciyar ne ta bata amsa da “ Ƙila indomien da yaci ne da zafi. Saurin miƙewa tayi tana bin bayan sa tare da Shigewa falon sa , ganin ya nufi bedroom yasa ta Bin bayan sa . A bakin Gadon sa ta ganshi zaune fuskar nan babu rahama tamkar Wanda aka yi masa mummunar bushara . Jikin Ma'eesha yayi sanyi Qlau , tsoro kuma ya fara shigar ta . Uncle Indomien Bai yi daɗi bane ba? Ta furta tana ƙasa da zazzaƙar Muryar ta. Ɗago da manyan idanun sa yayi yana zuba su gare ta , kana cikin dakakkiyar murya ya furta taho nan . ” fara Watsa idanun ta take tana kallon gyefe da Gyefen ta kamar me neman Agaji . A haka ta isa gare sa tana tsayawa . Ɗago kan sa Aliyu Haidar yayi yana furta haka dama kike tsayuwa akan manya kina kallon su suna kallon ki . Your knee down ”. To laifi nayi masa kenan? . Ta furta idanun ta na fara ciko da ƙwallah . A hankali ta zube hannun sa taga yakai yana ɗaga hannayen ta sama kana yace kar ki sauke su You Are under punishment. Punishment laifin me nayi? Dama na daɗe da sanin Wannan mutumin baya ƙaunata! Baya Sona! Tun da nake Ya Khalil bai taɓa koda mun Tsawa ba , amma shi kullum masifa yake mun. Bayan since Miki kyaƙyƙyawa sai kuma mene suke Miki? . Yayi maganan yana kafe ta da idanun sa wanda nan take jikin ta ya fara kyarma . Ya akayi ina sauraren ki? Ya furta yana Ɗaure fuska sosai . Muryar ta ne ya hau Rawa rawa ....ba...b ...Babu komai Uncle Haidar babu Abin ....ƙarya zaki mun Ma'eesha! Ina fahimtar abu a ƙwayar idanun ki, a kanki bani da yarda da kowa . Faɗa mun mara wayo kawai faɗa mun bayan ƙyau me suke miki? . Wallahi Daddy baya dukana sannan shi kenan me kyau yake ....Daddy kuma ba Daddy nake miki magana ba sam , Da Wancen Ɗan iskan Pc nake Miki magana ....!!! Yayi maganan cike da Ƙara yana ɗaga murya sama . Rasa Abin yi da tsoro gashi Lokaci guda ya hargitse mata yasa Ma'eesha fashewa da kuka tana kiran sunan Mami....” . Baki da maceci yau sai Allah . Zaifi Miki sauƙi ki faɗa mun da kika zama Queen of beauty malaman ku babu me nuna miki.........Kasa ƙare maganan Ali haidar yayi yana Bin ta da kallo . Kana taga yakai hannun sa yana shafa gyfen kuncin ta abun da bai taɓa mata ba . Ƙasa tayi da idanun ta Hawaye na cigaba da sakko mata . Jin sa yake yana wani irin tsuma....Waye yake taɓa ki kaman haka ? Ya furta yana Kallon ta . A hankali ta tafara tunawa da Malamin maths ɗin su Uncle Yusuf Kafe . Shi ne yake da Wannan banxar ɗabi'ar rinƙa shafa jikin yara musamman students din sa . Irin gurɓatattun malaman nan ne masu lalata yara tun kamin su bar secondary school... Rufe ido tayi tana kasa ce masa Komai don tana jin tsoron faɗa masa Uncle Yusuf Kafe ne . Ma'eesha saka idanun ki a nawa”. Ya furta zancen yana kallon ta Zuciyar sa na tsinkewa don Ma'eesha ko da ɗan yatsa tayi magana to sai ya riga kowa fahimta . A hankali ta ɗago idanun ta tana kallon sa , gani tayi ya furta “ Da ƙyau! Yana Girgiza kai . Gani tayi ya kafe ta ƙurrrr da ido kana ya fara ƙasa da hannun sa yana ɗaurawa a saman Breast ɗin ta da suke tsaitsaye irin na yammata yan 15 years . Shi dai ya wuce sahun ƙirgan dangi. Ji tayi yana ligwigwita mata tare da matsa su ya kuma kafe ta da manyan idanun sa babu damar yi masa kuka ko wani abu don fuskar sa a ɗaure yake . Tsintar kan sa yayi da jin dadin wasa da Nonon ta duk da ransa na yi masa zafi don ya fahimci akwai gyara amma kuma ya gaza ɗauke hannun sa daga Saman Nonon ta . Kallon ta yayi yana ganin inda take kyarma hawayen idanun ta na ƙara gudu . Aƙwao me yi Miki irin haka? . Cikin sauri tare da shashsheƙar kuka tace “ Uncle ba kowa kaine dai yanzu kayi mun , kuma zafi nake ji ”... Duka babu me yi Miki kada kiyi mun ƙarya kin Sanni ko Ma'eesha?. Na san ka sosai Uncle Haidar , amma babu me yi mun haka , Uncle Yusuf maths teachern mu ne kaɗai yake rinƙa shafa fuska ta , dana Habibah Yana kuma riƙe mana hannu shine Habibah tace mun Mu daina zuwa inda yake Wai Ɗan iska ne shi . Waye shi Yusuf din a ina yake???? Ya furta yana wani irin huci kamar kumurci . Janye hannun sa yayi yana daukewa daga shafa nonon ta da yake yi . Me yasa baki taɓa faɗa ma Mami ba? . Me yasa baki taɓa faɗa mun ba Ma'eesha...!!! Yayi maganan cikin wani irin Tsawa da sai da Ma'eesha tayi baya da gudu tana manna da bango. Dole ba zan barki anan ba. gobe zan koma Lagos tare zamu koma . Dole RAINON ki sai Ni. Ni ne kawai zan baki tarbiyya na sa ma duk wani motsinki ido . Gobe zamu wuce Lagos . Amma kamin na tafi sai na tabbatar da na karairaya Wancen shashashan.! Ke kuma hukuncin da zan Miki sai munje can Lagos Zan hukunta ki yanda ya kamata . Kuka sosai Ma'eesha ta fashe masa dashi tare da masa magiya “ Uncle kayi haƙuri ba zan ƙara zuwa Office ɗin sa ba , wallahi shi yake kiran mu da Habibah kuma ka tambaye ta Ni ban san komai ba . Shut Up!!! Yayi tsawa tare da kafe ta da manyan idanun sa wanda yasa Ma'eesha yin shiru . Motsa laɓɓan sa yayi tare da cewa “ Saura ki nuna ba zaki bini ba idan nayi ma Daddy maganar zamu tafi tare ”. Kuma ki kasance a haka yanda nace Gwiwowin ki a ƙasa har naje ga ɗan tashan malamin ku na dawo yau sai yayi nadamar zuwan sa duniya...............! To Ma'eesha fa zata koma RAINON SOJA ko ya a wannan karon rainon nasu zai kasance? Ku cigaba da biyo alƙalamin mamanteddy✍🏻. *Littafin Rainon soja na kuɗi ne regular group ₦500 vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 tare da shaidar biya .* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 20. *Story& Written by Ayshatou Mamanteddy* Har yakai hannun sa yana murɗa Handle Door ɗin bedroom zai fita Muryar Ma'eesha ya katse shi tana cewa “ Uncle Aliyu shi fa bai mun komai ba , kai ne yanzu ka taɓa mun nono”. Ƙyaaam ya tsaya zuciyar na harba masa da ƙarfi , tsintar kan sa yayi da kasa mata wani magana don bai san Abun da zai ce mata ba a halin yanzu. Shi Uncle Yusuf Hannu fa kawai yake riƙe mun sai shafa fuskana da yake yi yana cewa I'm beautiful girl, shikenan fa kuma wannan kullum sai Mami tace mun.....Keeee yi mun shiru anan Wurin!!! Me kike nufi ? Oho su ba yan iska bane wato nine nake ɗan iska saboda na taɓa Wannan ƙananan nonon naki wanda ko hannu basu cika mun ba . Ni nayi Miki ba dai dai ba ko Ma'eesha? Ya ƙare zancen yana maido da kan sa da kallon sa zuwa gare ta yana wani harɗe hannayen sa bisa ƙirjinsa ya fa kafeta da Lulun idanun sa . Cike da jin shakkar sa da tsoro Ma'eesha ta Girgiza masa kai Alamun a'a . Buɗe baki kiyi magana Ni ɗan iska ne ko? Tun da na taɓa Miki nono? Uhmm ?? . Motsa laɓɓan ta tayi a hankali tare da cewa “ No uncle , kayi hakuri ”. Hummmm...... Wani gauron numfashi ya sauke kana yace “ Dole a yau na dau mataki bisa Wancen malamin sannan a gobe zamu koma tare a Lagos zakiyi naki hutun . Saura idan Mami tazo ki nuna mata bakya so kiga yanda zan yi dake a cikin gidan nan . Bai jira jin mene zata ce ba ya juya. Kallon Ko ina ne Bedroom din nasa tayi tana matse hawaye tare da girgiza kai tana furta “ Shikenan wata rashin jin daɗi na ya tsaya. Tayaya zan bi mutumin da ko dariya ban taɓa ganin yayi ba sai dai idan abu yakai Abu yayi murmushi. Mutumin da kan sa halin sa ma azabtar da kansa yake yi bare kuma wai naje na zauna dashi na wannan long term break ɗin....ya xanyi yanzu? Bani da mafita dole na bisa . ** Zaune Hajiya Falmata take a tsakiyar ƙayataccen falon ta Wanda duk faɗin gidan nan babu part ɗin da yakai nata kyau da tsaruwa . Idan kana jin ana na gaban Goshin miji Tom ita ne , don karkatakaf matan gidan ma'ana kishiyoyin ta biyayya suke mata . Ta juya su ta kuma juya mijin Wato Alhaji Adamu bukar . Attajirin mai kuɗi ne wanda arzikin shi mamaki yake ba Al'umma duba ga mutum ne shi irin ƴan ƙauye wanda cirani ya fito dashi daga ƙauyen su zuwa birni . At the first stage of his life life cycle ya fara sana'ar noma ne duba ga shi mutumin ƙauye ne. Anan Allah ya sa ma sana'ar sa Albarka ƙwarai ya mallaki gidaje motoci marasa iyaka tun ba yanzu ba ...Wannan yasa shi yawan motocin sa yasa ya fara sana'ar su. A yanzu yana da kamfanoni motoci sannan har a yau bai bar Sana'ar noma ba inda a haka yake da companin shinkafa inda daga nomata ake juya ta zuwa ta buhu. Da fari matar sa ta farko itace Hajiya Balki sai kuma Hajiya Atika sai ta ukun mai juya kan gida kuma amaryar su Wato Hajiya Falmata . Idan kana neman makira kuma shaiɗaniya hataabibiya ta ƙarshe ita kankat ce . Alhaji Adamu bukar baya jin maganan kowa da ya wuce nata . Ta gama da komai na gidan sa dashi kan sa sai yanda taso ake yi a cikin gidan. wannan yasa har ta Yar ta Na gidan tsohon mijin ta da ya rasu ta Ɗauko ta ta aje ta a cikin gidan itama tana tsula tsinyar ta iya iyawanta . Don dukan mu mun san Wacece Nasreen. Ta zama tamkar itace ya ga Alhaji Adamu don bai taɓa haihuwa ba a rayuwar sa duka matan sa kowa fatan ta ɗaya shine Allah ya bata haihuwa don su ci rabin dukiyar Shi . Ana tsaka da hakan ne Hajiya Falmata ta kutso cikin gidan Alhaji Adamu da sihiri da mugunta. Wanda Dukan su tsoron ta ma suke ji . Kamar kullum yanzu ma zaune take ta kishingeɗa da tum-tum tamkar basarakiya tana girgiza kai tare da furta “ Kin tabbata luba? , Abunda kunnen ki ya ji Miki gaskiya ne ? ”. Sunkuyawa Luba tayi tana ƙasa da kan ta cike da girmamawa ga Hajiya Falmata kana tace “ Ƙwarai kuwa Hajiya Da kunne na naji Atika tana maganar Tana so taga tasha gaban kowa a wurin alhaji,sannan wata yar uwar ta ce mai suna Rabi take kawo mata magani don gari ya gari ta je mata har Niger duk don ta mallaki Alhaji . Muskutawa Hajiya Falmata tayi tana bushewa da wani irin makirin dariya ,kana tace “ Hohoho dama ance rashin sani yafi dare duhu. Da sun san Wacece Falmata da basu yi wannan giginba. Ƙwarao kuwa Hajiya . Luba ta furta tana ƙara kambama Kan Hajiya falmata . Ƙanƙamce ido Hajiya Falmata tayi tare da cewa “ Idan nace Miki Ni ne nayi sanadin mutuwar mijina zaki sha mamaki ko? Daram-dam-dam ƙirjin Luba ya buga da ƙarfi don ko a mafarki batayi tunanin wannan ko jin al'amarin daga bakin Hajiya Falmata ba . Saboda kishi na , da kuma matsalar talaucin da ya same sa wato karayar Arziƙi naga ba zan iya ƙare Rayuwa ta cikin uƙubar talauci ba . Wannan yasa na yanke shawarar MGG ya kashe mun shi har Lahira . Wanda wasu suke ganin mutuwar biji'a yayi wannan sirri na ne . Wanda kika yi sakacin fita dashi Luba .....Cikin sauri Luba ta furta ina Hajiya ai sirrin ki babu mai jin ta har Abada . To yanzu me kike ganin zamuyi?. Maza shiga daga ciki ki dauko mun waya a kira mun MGG yanzu , na sanar masa , so nake a kai mun Wacce take taimakon Atika lahira daga yau zuwa gobe 😱 .ta ƙare maganan tana wani hura manyan hancin ta da yake falkacece kuma gashi rabin fuska fussssss . Tom Hajiya Ta miƙe jiki na rawa tana barin Hajiya falmata tana ƙishingide . Ni kaina na firgita da lamarin Falmata wanda zata iya kashe mijin ta saboda ya samu karayar Arziƙi ta gummaci ya mutu ta auri wani . Ko yaya a gaba zata kaya.? Ku muje zuwa💃🏻 ** Unguwar gwado Nan layin Sir Yusuf malamin su ma'eesha . Kaman yanda mazan samarin layin suka saba . Duk la'asar zaka ga majalisar su . Kowa zaune Zaka ganshi daga mai duba littafi sai masu duba waya sai laptop kowa da Abin da yake yi mai muhimmanci don basa zaman banza ko gulma kaman na sauran wasu Unguwan Ni . Dukan su akan ilimi zaka gan su . Duba ga layin iri nna tsofaffin yan boko ne iyayen su . Tun yankowar moton Ali haidar Mus'ab ya taɓa Yusuf yana furta “Kai Yusuf gafa wata shegiyar nan! Yayi maganan yana kallon moton da Ali ke ciki shida mai gadin makarantar su ma'eesha don masifa ya bude masa ya tasosa akan sai ya nuna masa inda Yusuf yake da zama . Ƙara gyara zama Yusuf yayi yana wani faɗi da wuya da ƙirji yana cewa “ Kai dai bari soon soon inshallah ”. Ya furta yana ƙare mawa moton kallo . Mus'ab ne ya furta “ Yusuf amma fa Kaman Nan suke nunowa.....” kamin Yusuf yayi magana ne Sukaga Haidar ya fito fuska kaman hadari....cif³ yake tafiya daka gan shi kaga Tsayayyen namiji mai kaki....Wannan yayi mun kama da Soja ko dan sanda yana da ɗaya daga cikin wannan force ɗin gaskiya . Mus'ab ya ƙara maganan yana kallon yusuf da ya Jah tsaki tare da furta “ kai Mu'ab bar kallon sa don Allah , kai da ganin sa kasan baya da mutum ci kar ya nemi yi mana ɗagawa, barshi ya iso da.......kamin ya rufe baki kawai yaji hannun Ali yana cafko kwalarsa . Mamaki ne ya kama Yusuf cikin sauri ya fara cewa “ A'a malam lafiya ya akayi??? Wani irin Mari Ali ya falla masa ji kake tassssssssssss Tassss tassssss. Kamin ya sa ƙafa yana felle shi ya faɗi ƙasa ji kake raaaaammmmmm”. *Don girman Allah kar ki karanta indai baki biyani masu buƙatar payment na wannan littafi regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN yan Niger katin Artel zaku turo 500f .#Mamanteddy*[1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 21. Bonus page *Story & written by Maman-teddy* _________________________ *Wannan page ɗin bonus ne kowa zai iya karantawa saboda da dama wasu na zuwa akan sunji labarin rainon soja shiru wato sun rage ganin sa a wasu group....wannan yasa na saki page din a bonus don Wanda basu sani ba su sani littafin rainon soja na kuɗi ne kuma free page yaƙare ba zaku na rinƙa ganin page ɗin ba duk inda kuka ganshi to na sata ne ...don haka masu buƙatar littafin rainon soja regular group ₦500...Vip group ₦1000... Special payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 ko katin MTN yan Niger katin Artel zaku turo na 500f.* ________________________ Wani irin duka Ali yake yi mawa Sir Yusuf irin na sojoji kaman zai kashe shi yaga baya motsi . Duk tunjimun mutanen nan sun gaxa ƙwatar Yusuf a hannun Haidar sai da yayi masa ligi-ligi kana ya fara masa Warning akan Ma'eesha dama sauran yara da yake rinƙa taɓa ma jiki yana shafa su kuma ba mahararraman sa ba . Jin haka yasa nan take samarin layin fara zagin Yusuf suna masa Allah wadai , mus'ab kuwa bayan Ali haidar ya tafi ne ya kalli Sir Yusuf da ya daku fuska yayi hummmm ya kumbura saboda tsaban naushi da duka da Ali yayi ta Auna masa . Yanzu kaga abun da na daɗe ina faɗa maka . Ko gode ma ALLAH ma baka lalata masa ƙanwa ba . Dama tun kana yi nace maka ka bari yau gashi kayi ma Ƙanwar SOJA. Kasa magana Yusuf yayi ga kunyan Abokanan sa duk da yasan Wasu na jin Haushin sa , don babu wanda ya rasa maƙiya a duk inda yake ....ga kuma kunyar jibgar da ya sha . Da ƙyar ya iya motsawa yana jiki ya nufi gidan su jiki babu ƙwari . ** Tun Wannan Lokacin Da Ali ya bar Ma'eesha Yana sata ta zube Gwiwowin ta ƙasa fiye da awa da awanni bai dawo ba. Haka tana gurfane Gwiwowin ta sunyi zafi tun tana daurewa ta fara Kuka ita kaɗai a Bedroom ɗin nasa babu maceci sai Allah ...Don babu Wanda yasan inda take . Koda Mami ta dawo tana jin motsinta amma ta kasa fita saboda gudun kar su haɗu da Haidar . Ita kuwa Mami da ta leƙa Bedroom ɗin Ma'eesha taga bata nan sai tayi tunanin ko ta fita da Khalil ne ko shi kansa Aliyu Haidar ɗin ,wannan yasa ta cigaba da sabgogin ta”. A haka tana zaune har ƙarfe biyar na yamma ƙafafun ta sunyi suntum-sumtum tun tana rera kukan ta a hankali yanzu sosai take yi tana kiran sunan Mami. Shikam Haidar sam ya manta da lissafin Ma'eesha tun da ya yi abun da ya ƙudurta wannan yasa shi wucewa guest house ɗin sa suna Haɗuwa da Nasreen anan suka sheƙe ayar su yanda ya saba , Abun da ke bani mamaki da ƴammatan Wannan zamani kinsan saurayi ba Auren ki zaiyi ba ,amma a haka kika sallamasa jikin ki da yake da daraja sosai a matsayinki ta ya mace . Bakya tunanin gaban ki ba yanzu ba . Bakya tunanin wata rana zaki Aure , da wani ido zaki kalli Mijin Auren ki ? Shi kin san daga lokacin da mijin ki ya kusanceki a daren farko yaji wurin a fafuke a buɗe to kin kashe duk wata yarda da sanin mutumcin ki a idon sa . Har abada ba zai taɓa ƙara yarda dake ba 🧏🏻‍♀️ . Don Allah muyi haƙuri kar ruɗun duniya ta saki a matsayin ki na ya mace budurwa ki warga rayuwar ki , don idan kika samu wani mijin to ba zai rabu dake ba sai dai izayar duniya ta hau kan ki . Mugunta kam sai wanda kika gani wannan kenan . Allah yaƙara tsare mana gaban mu da bayan mu Amin . Nishinsu kawai kake ji da gurnani yana tashi a falon. Yana tsaye tayi zigirgir tufff haihuwar uwar ta babu kaya . Shi kan Ogan a ƙwaɓe Jogging Pant ɗin sa yake . Ita kuwa tamkar wata baiwa Nasreen tayi ƙasa Gwiwowin ta bisa tiles ɗin tana kai harshenta tare da laso golayensa tana Tsotsan su tare da kissing ɗin su ta ƙasa . Lumshe ido Ali yake yi cike da gwanewa yana shafa kan Nasreen zuwa gadon bayan ta , tana ƙara haukace masa . Fara shan Hajiyar Dadin sa tayi tana tura ta duka bakin ta tare da tsotsan ta duk da tayi mata kauri ta cika bakin ta gashi zabgege Bai shige duka ba , amma haka take Wani irin wawuro kaman irin yaro ya samu abu wani yana son ƙwace masa . Hushhhhh ...Ya furta tare da sauke Ajiyar zuciya yana kai hannun sa tare da Danna kan ta bisa Sandar Girman nasa ....Gani yayi fuskar ta duka ya sauya masa zuwa na Yar Rainon tasa . Wannan yasa shi shafa fuskar Nasreen tamkar mai ficewa daga Hayyacin sa yana cewa “ A wacce rana ne zan raine ki ki zama tawa har Abada na rayu dake na mutu dake ? . Ina mahaukacin Son ki Wanda ko wata mace na gani riƙiɗa kike mun.....Wani irin ja baya Nasreen tayi da Sauri tana dafe ƙirjinta cike da jin daɗi da rawar baki ta furta “ Ni kake So Haidar? Ni Nasreen kake son kasancewa dani har Abada?. Saurin Dafe kan sa yayi tare da Girgiza kai yana rintse idanun sa kaman mai tunanin wani Abun kana yace “ A'a Ma'eesha na”. Daaaam ƙirjinta ya buga mata da ƙarfi , Ma'eesha....! Ta furta cike da mamaki kana tayi wata magana ne ya katse ta cikin Arrogant Muryar sa na ko in kula yana furta “ Sauri nake yi , zo kiyi mun Aikin ki na wuce , don gobe zan cigaba da Rainon Ma'eesha zamu wuce Lagos tare ”. Gimtse fuska tayi tare da matsowa jiki a sanyaye don tabbas yanda take ganin soyayyar Ma'eesha a idanun sa to idan ta bari Yancin ma burin sa na Auren yarinyar bata tsammanin zai cigaba da kallon ta a matsayin dadironta daga ranan sai dai kuma ta nemi wani. Miƙewa tayi tana nufar Resting chair ɗin zata ƙwanta taji ya dakatar da ita yana cewa “ Nasreen tsaya ina zuwa ”. Cak ta dakata har ya tako inda take . Hannun sa yakai yana shafa cikin durin ta , Wanda nan take ta fara matse cinyoyin ta tana furta “ Asshhh don yanda yake wasa da yar tsakar ta shi yaƙara tada mata da Sha'awa ....Gani tayi ya ɗago yana zuba mata Lulun idanun ta kamin cike da Tsawa ya furta “ Buɗamun ƙafafunki bana son Shashanci”! . Da Sauri ta ware ƙafarta yana zura yatsunsa tare da karkaɗa Wurin . Ƙaiƙaiyi take ji amma babu damar nuna jin daɗi ga Abun da yake mata don tasan shi sam baya son yana sex dake kina masa ihu yanda bayayi duk dadin mace bata zauta shi to haka kuma duk salon sa baya so yaga kina ihu , ko sambatu kike yi Zakiji Mari😂 a Kuncin ki don akwai shi da zafi ga saurin kai hannu . Ɗago da Lulun idanun sa yayi yana mata Wani kallo kana yace “ Kamin ki taho Nan Waye ya ciki? Ina nufin da waye kuka yi sex? . Wani irin Bugawa ƙirjinta ya fara yi idanun ta nayo waje. Bakin ta na rawa ta fara cewa “ Kayi hakuri sir ”. Amsa zaki bani ba haƙuri nace ki bani ba ”. Ya furta cikin huci don Allah yayi sa da Masifar kishi bai yarda Yana Mu'amala da mace tayi da wani ba . Waye shi? Ya kuma tambayar ta yana danna yar tsakar ta tare da karkaɗata ,tana fara barin haiyacinta . Gantsarewa tayi tana baya tare da fara rawar murya da cewa‘ Ushhh Way yyyyy Ohh God! Ganin taƙi masa magana ne yasa shi cigaba da sarrafa ta ta ƙasa . Kuka kuka ta fara masa tana furta “Chawai ne Chawai ne Amma kar ka bari wallahi kafi shi iyawa Haidar . Ka riƙe ka danna kar ka bari . Zame hannun sa yayi yana kallon ta kana yace aje mun Gwiwowin ki a ƙasa . Ya furta fuska ɗaure . Zubewa tayi a ƙasa kamar yanda yace , hannun sa yasa yana tallabo kuncinta tare da marin ta ta ɓarayi ɗaya yana cewa “ Ni zaki zo mawa bayan kin gama watsawa da Wani daban? . Sorry Aliyu kayi haƙuri ba'a son....tasss ya ɗauketa da mari wanda yasa ta yin tsit tana yin ƙasa da kanta jikin ta na kyarma . Suck mie now . Ya furta yana miƙa mata Ƙatuwar lagwadar sa . Da sauri tafara shan masa tana yi iya salon ta ...amma babu Abin da yake gani sai baƙin ta . Kaman wani sarki ya koma mata magana ta hanyar nuni a miskilance.....Gani nayi Ya nufi Kujeran tana hawa tare da dafa hannun kujeran tana masa Goho da har cikin Durin ta kana hangowa . Ta bayan ta ya zo yana kai hannun sa tare da yin ƙasa da ita ,don gohon yayi masa sama . Yi ƙasaaaaaa!!! Ya furta a zafafe, da sauri ta ƙara ƙasa tana ji yana zura mata buran sa Ciki yana fara buga mata lafiyayyun gotso.... Ashhh ohhh Aaahh a'ahhh Ahhhh Ahhhh Ahhhh kawai take cewa ko wani zungura sai ta yi ihu tana ƙanƙane hannun kujeran tare da yi masa ƙasa don ta kasa Ɗagowa , Dadi a waje amma ta ciki azaba . Shi kan sa yasan hora ta yake yi . Wani irin buga mata lafiyayyun gotso yake yi yana gumi tare da gurnani itako sai ihu take tana “ Aa...a'a...Aaaaashhhhh ”. Fiye da minti goma yana a haka kana ya zare Ƙatuwar buran sa yana kallon jikin bango, a tale ta miƙe tana isa inda ya kallan don babu magana a bakin sa . Isowa yayi yana ɗaga ƙafarta ɗaya tare da ɗaukar a ƙafaɗarsa yana shigar da Jikin sa zuwa nata tare da ƙara danna mata buran sa cikin Durin ta yana fara cin ta fatt fatttt fatttt kawai kake ji . Hannun ta takai tana rufe bakin ta yana yi mata Wani irin zungura babu damar ihu . Bakin sa yasa a haka yana kama nonon ta tare da ɗan tsotsa yana saki sai kuma yasa hannun sa yana lailaya saman nonon ta tare da mulmula Nipples ɗin ta . Gaba Ɗaya ta gama ficewa hayyacin ta ya burkita ta . Aliyu gadanga ga Daɗi ga Wuyar sha'ani....haka ta furta a Zuciyar ta tana cigaba da Ware masa cinyoyin ta tana furta “ Yauwa yauwa aaaaashhh Ciki Yauwa Uhumm uhuuummm uhuuummm Ohhhh cigaba daɗi so sweat aaaahhh Yessss Ohhh Yessss ....Hannun sa yakai yana marin ɓarayi ɗaya na kuncinta kamin yayi mata kallon yi mun shiru ......Taɓ babu girma bare Arziƙi duk da haka masu bin mazan suke 🤔 marin da tasha idan matar sa ce ta sunnah ina zai mata haka ai sai dai rarrashi . Tare da kalaman soyayya masu riƙita ƙwaƙwalwa . Ban san iyaka lokacin da suka ɓata a wannan aika aika ba , sam ya manta da lissafin Ma'eesha da punishment ɗin da ya bata . Har wuraren 6:00pm . Kamin ya sallami Nasreen yana wucewa Toilet don ya kimtsa kan sa ya taho gidan Mami ”. Sosai mami ke kaiwa da komowa don a yau ne Da wannan yammacin Khalil ya sanar mata da zuwan Shi da Budurwar sa Maryam wanda kamin ya koma aikin sa ta soja za'a sanya baikon su . Wannan yasa take shirya masu dinner da kanta take ta kaiwa da komowa . Ƙamshin turaren sa ne ya fara shaida mata isowan sa , Wannan yasa ta cike da fara'a kallon hanyar shigowan sa . Don Ma'eesha take so tayi ma Albishir da tahowar Ya Khalil da matar da zai Aura wato Maryam... Kallon Aliyu tayi tana dan Sauya fuska kana tace “ Ina Ma'eesha take ?. Zuba mata idanun sa yayi yana ƙoƙarin mata magana Muryar Jidder ya katse su da take tahowa da cewa “ Ina kuwa zata tafi yafi tana can wurin motsa jini ai kin san da safe da maraice Ya Aliyu ke sata exercise to Meye na tambayar sa inda take ? . Wani irin hade fuska Mami tayi cike da nuna fushin ta ta furta “ Wai niko Ali na tambaye ka Ma'eesha Soja zata zama ne ko yaya kake nufi? Wannan Wahalar War yafara Issa ne fa? Kai namiji ne kuma Soja don kayi training ba wani abu bane ,amma ita macece . Mami matar Soja kyau itama ta zama kamar sojan ce ? . Saurin kallon sa jidder tayi haka mami da har tayi gaba ta dawo tana furta “ Me kace ban .....Wayyo Allah na shiga uku Mami ki taimake Ni ƙafana wayyyooo.....Muryar Ma'eesha ya katse su cikin ihu daga can wuri mai nisa da suka rasa gane a ina take . Sakin plate ɗin hannun ta mami tayi a ruɗe take kiran sunan Ta“ Bab..baby Ma'eesha....! Kina ina ne? Maii...? Banzama Mami tayi tana kokarin barin falon a tunanin ta tana bayan gidan ne inda suke exercise ɗin . Amma sai muryar Aliyu ya katse ta yana cewa “ Tana cikin Bedroom ɗina................! *To masu buƙatar cigaba da karanta Wannan littafi na rainon soja na kudi ne Daga Wannan ba zaku kara ganin wani page ba , idan kina so ki kasance cikin wannan tafiyar a sakaki a group ga yanda tsarin yake .... regular group ₦500...Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 08081202932 yan Niger katin Artel 500f* *#Aunty Ayshatou Mamanteddy✍🏻* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 23 Barkan mu da dawowa wannan tafiya da muka ɗan jinkirta wurin kawo maku shi ,hakan ya faru ne Sakamakon ɗan rashin lafiya da nayi ,amma yanzu jiki alhmdlh komai normal💃🏻 ina sauraren sharhin ku tare da fatan Alheri ina kuma godiya sosai . Taku Ayshatu Mrs Usm...(Maman-teddy). *Don girman Allah kar ki karanta indai baki biya kudin littafin ba . Masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 yan Niger katin Artel zaku tura na 500f* Wani irin zafi Zuciyar Aliyu keyi ganin yanda Khalil yasa hannayen sa biyu yana rungume Ma'eesha cike da kulawa . A hankali Zuciyar sa ta fara tambayar sa da “ Me yasa kake jin zafi a duk lokacin da kaga Ma'eesha da Wani ɗa namiji bayan kai koda kuwa jinin ka ne? . Ɗan lumshe dulu-dulun idanun sa yayi yana ba kansa amsa da cewa “ Saboda ina son kare mutuncinta ne ,don babu wanda yasan darajarta da ya wuce Ni . Su duka sauran ganin ta suke kamar kowacce ƴa , Ni kuma a jinin jiki na ke jin ta . Wannan shine banbancina da su . Shi kuma yasa nake jin zafi a duk lokacin da na ganta tare da Wasu maza . Saboda maza basu da tabbas. Ma'eesha ya kamata kiyi barci yau da Wuri kar gobe kiyi mun barcin mota . Don NDA zamu fara zuwa daga can mu wuce Aviation . Muryar Aliyu ya katse su , yana mai zuba idanun sa zuwa inda Ma'eesha take zaune a jikin Khalil suna magana ƙasa ƙasa wanda babu mai jiyo su . Wato yarinyar nan har Tasan ta rinƙa irin wannan maganan amma bata iya girki ba? Zata sani ne? Duk wani kalan girki sai kin iya shi haka Aikin cikin gida , don ko Bedroom baki iya gyaran shi ba . Wannan ɗabi'un naki duka basu yi mun ba dole na sauyaki zuwa yanda nake SO . Duka maganan yake a zuciyar sa , yana yi yana ɗaura yatsunsa bisa pillows din dake Daga saman Cushine ɗin da yake zaune ,yana matsasu ji yake tamkar bakin Ma'eesha yake matsawa da ƙarfi haka don ya ɗau Aniyar ganin ya saita ta yanda yake So, don a ganin sa Sangarta ta Mami tayi ba tarbiyya ta bata ba . Muryar Mami ne ya katse su inda take cewa “ my baby A tashi haka nan , nasan ki da son barci kinji tun yanzu sharuɗan da ya fara yi Miki . Nifa Ali indai wannan tafiyar taka da Ma'eesha da takura wahalar mun da ƴarinya zaka yi Tom a haƙura , Nima ba SO nake nayi nisa da ita ba ” . Mami ta ƙare maganan tare da Watsa ma Haidar kallon uku saura ƙwata . Cike da Ƙwantar da kai da murya Ya furta “ Mami please ki daina tunanin komai fa , Ma'eesha tawace! ....gigif Khalil yayi yana miƙewa daga kishingiɗen da yake bisa ga jin Furucin Ali Haidar ...Muryar Aliyu ne ya cigaba da cewa “ Ba zan Wahalar Miki da ita ba , cool your mind please ” . Hummmm ... Mami ta sauke wani gauron numfashi kana tace “ Alright ga Amanata nann” . Uhmm Mami kenan . Nifa mamaki kike bani wallahi ...Haidar ne zaki ba Ma'eesha wai kuma kike tunanin ba zai wahalar da ita ba? Ai kima bar wannan tunanin Allah dai ya bata ikon cinye jarabawa ”. Dariyar Mugunta ne ya kusa kama Jidder don ita a rayuwar ta bata da Burin da ya wuce Taga Ma'eesha cikin mawuyacin hali . Amma sai ta dake tana cigaba da latsa Wayar ta tare da karƙaɗa ƙafa ɗaya . Buɗe baki Mami tayi tana shirin magana Muryar General Saleh Yelwa ya katsesu da cewa “ Ya kamata yanzu fa kusan kun girma haka nan. Khalil Haidar , wai yaushe saɓani ya fara shiga tsakanin ku? Ƙwata² babu jituwa kaman ba kaine Ali haidar mai tausayin Yayan ka ba . Mai kuma haƙuri da masa biyayya....Kai kuma Khalil kamar ba kaine babban Yaya ba , Wanda koda ya ɓata maka kake dannewa Bama kason mu sani . Please ku cigaba da yanda kuke a da baya . Abun naku yana neman zama sakarci kuma na rasa gane menene ya kawo maku wannan rikicin haka! Tsit...!! Falourn yayi har Daddy yayi maganan sa ya gama , sai Muryar Mami da ta furta “ Suma dai yi , Ni nawa ido , zasu daina ,abin da basuyi farkon shi ba ai baxasu yi ƙarshen sa ba. Ma'eesha na taho muje kiyi barci . “Da sauri Ma'eesha ta miƙe tana kallon Mami kana ta saki Murmushin nan nata tana cewa “ No mami zan ƙwanta ba sai kinzo ba . Wankan kuma fa? . Muryar mami ya katse ta , wanda jin haka yasa ta saurin juyawa tana kallon inda Ali Haidar yake , gabanta na bugun uku² , a Zuciyar ta tana cewa “ Na shiga uku kar Fa Uncle yace Har Wankan ma ban iya ba naja ma kaina ”. Shagwaɓe fuska Ma'eesha tayi tana cuno ɗan mitsulun bakin ta tare da cewa “ Mami nifa ba kya mun wanka tuntuni Ni nake yin abu na ”. Dariya Daddy da mami suka saka harda Khalil .....Wannan yasa Ma'eesha juyawa tana barin falourn , Don sun fahimci Ma'eesha ba son zancen wanka take yi ba a gaban su Khalil da Haidar . Kaman mintuna biyu Khalil ji yake tamkar ana tsingulunsa , Abubuwa da yawa na cunkushe a cikin Zuciyar sa . A hankali yakai hannun sa yana dafe ɓarayi guda na Zuciyar sa kana ya rintse idanun sa .... lokaci guda Idanun sa sun sauya kala sunyi jah....miƙewa yayi yana kallon Su mami kana yace “ Ammmm Bara na duba Ma'eesha ta ƙwanta kuwa! . Uhmmmm aifa duba mun ita , don kwana biyu bata barci sai Game a laptop ɗinta tun da suka samu Hutu itama take Hutawa abinta. Mami tayi maganan tana bin bayan Khalil da kallo don tuni ya nufi hanyar da zai kaishi zuwa Bedroom ɗin Ma'eesha ”. Ɓangaren Aliyu kuwa tun da Khalil ya miƙe yaji jikin sa bai basa ba , wannan yasa shi Oga ne 😎 bai tsaya yi ma kowa magana ba yayi gaba yana nufar Bedroom ɗin kansa tsaye. Hannun sa yasa a Handle Door din yana ƙoƙarin murɗawa yaji furucin Khalil daga ciki wanda sai da Ƙirjin sa ya buga da ƙarfi . Wannan yasa shi dakatawa yana Sauraren kalaman Ma'eesha ”. Ya Khalil Menene? Meke faruwa ya Khalil? Tana maganan Muryar ta na rawa alamun kuka ....Muryar ta ne ya cigaba da Amon cewa “ Ya Khalil ƙwallah ne fa nagani ko nace hawaye a ƙwance a idanunka . Hummmmmmmm Jan Ajiyar zuciya yayi yana saukewa kana yace “ Yessss Ma'eesha hawaye ne wannan sannan kar kiyi mamakin ganin su” . Ya Khalil menene ya saka ka kuka? Mene ya faru? Kukan......Shiiiii ɗaura yatsarsa yayi bisa laɓɓanta yana katse zancen nata kana yace “ Sorry dear Kece kike saka zuciyata wannan kukan tuntuni wanda a yanzu ta kasa daurewa da jurewa har idanuna sun fara zubda Ƙwallah ” . Jikin ma'eesha ne ya hau Rawa , ƙwallah na ciko idanun ta . Cikin kuka ta fara furta “ Ya Khalil me nayi maka Ni? Ka faɗa mun na baka haƙuri ”. Numfasawa yayi kana cikin wani irin sarƙaƙƙiyar murya ya furta “ I love You Ma'eesha.... Nasani ya Khalil nasan kana so na , nima ina Sonka. No! Ba Wannan soyayyar ba. Son ki nake Don Allah Ki Aure Ni mu rayu tare A matsayin miji da mata😱 yayi maganan yana zubewa Gwiwowin sa ƙasa a gaban ta😢 . Wani irin bugawa ƙirjin ma'eesha keyi ....cikin Muryar kuka ta furta.........................! *Ban yarda ki karanta mun wannan labarin ba tare da kin biyani ba . Don Allah kar a soma ayi hakan . Masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 ƴan niger katin Artel 500f zaku turo🙏🏻.* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 22 *Don girman Allah kar ki karanta indai baki biya kudin littafin ba . Masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank shaidar biya ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 yan Niger katin Artel zaku tura na 500f* Tana cikin Bedroom dina....yayi Maganan hankalin sa ƙwance tamkar bai yi wani Abu ba . Baya Mami da ƙafarta da take shirin bin wata hanya da ban tana juyowa a fusace tare da jifan sa da Wani irin kallo , sai kuma ta nufi hanyar Bedroom din nasa cikin sauri tana kiran Sunan Ma'eesha ”. Dariya ne ya kusa kama shi ganin yanda duka mami ta ruɗe tamkar wanda yayi ma Ma'eesha wani mugun horo , gashi daga can Ma'eesha sai ƙwaɗa kiran Mami take itama mami na kiran sunan ta. “Mtswwww”. Jidder ta ja wani dogon tsaki tana hararan ɓangaren da take jiyo Ihun Ma'eesha kana tace “ Shashancin Banza da wofi ɗan riƙo yafi Ɗan gida . Yanda Mami ke kulawa da Wannan yarinyar dukan mu yayan ta bata kulawa damu haka ”. Duk maganan da take yi Aliyu zuba mata ido yayi fuskar sa yana nan yanda yake baka fahimtar cikin sa bare ka gane meyake nufi . Motsin tahowar Mami yasa su duka kallon direction ɗin nasu . Rungume take da Ma'eesha da gaba ɗaya ta narke a jikin ta , ƙafarta kuwa Ɗingisa ta take yi fuskar Ma'eesha duka ya kacame da Hawaye , kumatunta har girma suka ƙara suɓu-suɓu gashi sunyi jah na tsaban dirjan hawaye . Wallahi Ali duk abun da kake yi kanka kake mawa! Sannan nasha faɗa maka ka daina kula mun Ma'eesha babu ruwan ka da ita , tun da baka da imani gaba ɗaya ka zama irin mugayen sojojin nan wanda basa tausaya ma mata ko kaɗan suna ma mata kallon maza ne . Wallahi har tausaya mawa matar ka nake Haidar don zata axabtu. Kalli kalli yanda a yini ɗaya ka sukurkuta mun yarinya ka fitar mun ita daga Hayyacin ta . Aliyu Are You out of your mind? Baka da hankali ne ? She is small baby girl kawai saurin girma tayi?. Kallon Ma'eesha Aliyu yayi yana bin ta da wani irin kallon ƙasa-ƙasa kana yace “ Mami I'm sorry, raina ne ya ɓaci da lamarin Ma'eesha, Mami ko fa girki bata iya ba . Nasata tayi mun indomie kin ga Haukar da tayi mun wai ta kawo mun tana tunanin na iya cin sa . Ai Ya Aliyu sam ba laifin ta bane ba , Baka ji mene Mami ke cewa yanzu ba? She's small baby girl means all what she did wrong bata isa hukunci ba , babu mai hukunta ta tun da ƙaramar yarinya ce , to Mami yaushe zata girma don Allah kullum Kice yarinya ce yarinya ce ....aaaaa haba ! Shiyasa take tsiyar da take so . Har takai ma idan tayi laifi ita da kanta cewa take wai saurin girma tayi ayi haƙuri ....Mami ne ta katse Jidder ta hanyar ɗaga mata hannu kana tace “ Ba karamar yarinyar Bace hala shekarun ku ɗaya ne da ita ? Kin ba Ma'eesha kyawawan shekaru takwas ko ma nace fiye , don haka ku kama kan ku babu ruwan ku da yarinya ta. Aiki kuma daga yau na cire maku kusa mun ita bare har tayi ɓarna kuce tace maku ita yarinya yanzu kowa ya samata ido . Nafi san haka kawai . Kai kuma Ali kar ka ƙara saka mun yarinya knee down har ƙafafunta su kumbura irin haka! Fatan ka jini da kyau?. Gyaɗa kai yayi tare da cewa “ Yess mami ”. Juyawa tayi tana dafa Ma'eesha tare da cewa “ Lets go baby”. Fuska a narke don har a lokacin kuka take yi sosai don ƙafarta zugi yake mata zugin da bata taɓa jin irin sa ba . Mami anya babu kuskure anan? Muryar jidder ya katse su tana kwantar da murya a makirce kana ta cigaba da cewa “ Common thing indomie Ma'eesha Bata iya girkawa ba ,aƙwai matsala fa a ƙasa ”. Aure zan mata! Nace Aure zan yi mata da zan damu ta iya indomie ko bata iya ba . Bare yanzu fa take ɗagawa wannan duk mai sauƙine nasan zata iya nan gaba . Muryar Haidar ne ya katse su yana saƙo da maganar sa cikin hikima da dabara “ eh zata iya don datayi na farkon baiyi dadi amma na biyu yayi daɗi sosai kamar kar ya ƙare. Shiyasa ma nake so gobe mu tafi Lagos tare tayi hutun ta Acan. 🙀Buɗe baki Mami tayi tana waro manyan idanun ta wanda Aliyu ya ɗebo su waje kana tace“ Wannan dai yarinyar tawa Ma'eesha ce zan baka ita Ali ka tafi da ita kake nufi? ”. Kallon Mami yayi yana gyaɗa mata kai Alamun eh jikin sa yana dan sanyi don dama yasan za'a kai ruwa rana wurin Amincewar Wannan tafiyar nasa da Ma'eesha ”...To baka isa ba, Ba zan yarda da Wannan tafiyar ba . Mami ita ce take so , Ma'eesha bakya so mu tafi tare ? Yayi maganan yana sauke Muryar sa tamkar ba shine mai bata horon nan ba ”. Ɗago da ido Ma'eesha tayi tana kallon Mami kana ta kalle shi tsoron gargaɗin da yayi mata ne ya dawo mata ka....Wannan yasa ta gyaɗa kai hawaye na kwanciya a idanun ta kana tace “ Mami ina so zan bi Uncle ”. Nasan zai kula dani sosai ’. Hummmmmmmm ..... Numfasawa Mami tayi kana ta rungume Ma'eesha tsammm tana furta “ Allah sarki Aiiiii na . A'isha na Ma'eesha . Yau zamu fara shiri ,amma yanzu zan fara gasa ƙafarki ne ya saki sai kiyi barci gobe sai ayi shirin tafiya da Uncle . Aliyu.....!!! Mami ta kira sunan sa har sau uku kana tace “ Ka kula da Ma'eesha tana budadden zuciya tana jin ka sosai a ranta da zuciyar ta . Ma'eesha ƙanwa ce a gare ka . “Ohhh Mami ” ki daina faɗin haka , Ma'eesha ba ƙanwata Bace mami nine fa Aliyu , Ai Ma'eesha ƴa ce a gare Ni . Wanda na ɗauke ta da hannu na kuma na Raine ta . Mashaallh Uban san girma , na baka Ma'eesha a yanzu ma .... Ma'eesha na! Ta kira sunan ma'eesha da ta zuba mata lumsassun idanun ta kamin tace “ Na'ma Mami”. Kin shirya Uncle Haidar ya ƙara Miki RAINON SOJA a karo na biyu?. Zai kula dake sosai ina da yarda dashi da amincewa da zai kula mun dake 💯 . Cike da Yarinta ta saki Murmushi tana gyaɗa kan ta tace da cewa “ Eh mami nasan Uncle zai kula dani sosai . Muje fara shirin tafiya 💃🏻 nidai kam sai da ɗan hawaye ya tsillo daga ido na😢 don na tausaya ma Ma'eesha a hannun Ali haidar a wannan karon ”. Tana Rungume a jikin mami suka nufi bedroom din ta suna barin falon . Jidder taso hana wannan tafiyar amma kuma bata da yanda zatayi saboda Tafi son taga ta raba Mami da Ma'eesha kamin ta dawo ta ɓanɓareta ta da Haidar,amma ita har a yau so take taga Ta bude ido Ma'eesha ta bar cikin gidan . ** 7:00pm. Zaune suke duka a falon Daddy kowa da Abin da yake yi. Ma'eesha na gani daga ƙasa inda Ƙafar Daddy yake tana rungume da yar teddy din ta Pink mai kyau tana murmushi alamun Daddy wani maganan yake faɗa mata . Ɗagowa tayi tana kallon Khalil da shima ita yake kallo . Sosai yake tsintar kansa cikin yanayin jin daɗi a duk lokacin da yaga murmushi a tare da Ma'eesha ”. Ya Khalil i will miss you ”. Ta furta tana kallon sa . Murmushi yayi yana danne abun dake taso mata kamin yace “ i will miss you too Ma'eesha na”...Da Sauri Ma'eesha ta miƙe tana nufar inda Khalil yake tare da rungume shi.... Rungume ta yayi yana murmushi tare da cewa "nan kusa zaki dawo ai . Wani irin zafi Aliyu................! *Ban yarda ki karanta mun baki biyani ba . Wanda ya karanta shi da Allah . Masu ɓukatar regular group ₦500 vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to MAMAN TEDDY channel @youtube. 24. Ya Khalil nifa ƙaramar yarinyace kai ne fa naji kana yi ma Anti Jidder faɗa kan karta fara soyayya! “Yesss”Na sani Ma'eesha, amma tawa soyayyar ba shiririta bane irin nasu . I really......A'a Ya Khalil Anty Maryam fa? Kwanan fa Za'a yi baikon ku . Muryar Ma'eesha ya kuma katse ta wanda har kyarma jikin ta ke yi . Ma'eesha!!! Ya kira sunan ta cikin wani irin Murya wanda bata taɓa jin sa da irin ta ba . Hummmm .... Furzar da Huci yayi kana yace “ Ma'eesha Ni SOJA ne , duk Abinda zai saka Soja ya gurfanar da kan sa da Gwiwowin sa ƙasa ba ƙaramin abu bane ba , babba ne , wanda girmanta ya kai Akira wannan abun da rayuwar sa . Ma'eesha idan na rasaki numfashi na zai dakata da Aiki . Ina nufin zan zaɓi mutuwa da Rayuwa ta😭”. Dam-dam-dammmm ƙirjin Ta ya buga da ƙarfi ....cikin Muryar matsanancin kuka ta furta “ Sorry Ya Khalil ina Sonka”. Wani irin baya Aliyu yayi da yake jikin ƙofan yana zame hannun sa a hankali duhu duhu na gilma ma idanun sa . Ji yayi jikin sa yayi Wani irin mugun sanyi sam babu ƙarfi a tare dashi bisa ga jin Furucin Ma'eesha na “ Ina Sonka!”. Zazzaƙar Muryar ta ne ya kuma katse shi tana faɗin “ Kar kayi tunanin bana sonka Ya Khalil kome kace nayi maka a shirye nake zan maka shi ”. “ Cikin Sauri cike da jin Daɗi mara iyaka Khalil ya miƙe daga gurfanen da yake , Hannun sa biyu yasa yana tallabo kuncinta ta tare da saita idanun sa yana Ɗaurawa bisa nata. “Thankyou Ma'eesha , na gode! Ya Khalil to Anty Maryam fa? Da.....shii ki manta da Wannan maganan zan Auri Maryam a wannan shekarar ke kuma zan cigaba da dakon soyayyar ki har ki girma ki kai lokacin da Daddy zai Aurar dake , A wannan lokacin zamuyi Aure mu gina Rayuwar mu cikin jin daɗi . Kece nake so ki haifa mun ƴaƴa masu kama dake ....ya ƙare maganan yana Ɗaga mata gira tare da Sakin mata murmushi kana ya cigaba da cewa “ Zan Auri Maryam ,amma ba zata haihu ba . Kece zan jira ki zo ki haifa mun masu Albarka ”. Cike da Yarinta Ma'eesha ta gyaɗa masa kai tare da cewa “ Shikenan Ya Khalil zan yi barci yanzu ”. Alright sweat dream...ya furta yana kama ta tare da nufar Bed ɗin ta sai da ta kwanta sannan ya rufa mata bargo yana takawa tare da rage hasken fitilun Bedroom din yana nufar Ƙofar fita . Jin takon sa yasa Ali Haidar Saurin barin wurin yana nufa falo . A wannan dare a taƙaice sam Aliyu ya gaxa rintsawa , zuciyar sa na masa saƙa da Warwara . Inda ya kasa gasgata wani ɓangare ɗaya na Zuciyar sa . Sai dai kafewa da yayi akan cewa “ Khalil na son lalata Ma'eesha ne . Har ya fara tunanin ɗaukar mataki da fushin Zuciyar sa ,sai kuma yace “ A'a ba haka zan yi ba , Ni yanzu da zan tafi tare da ita , ganin ta sai yayi masu duka wuya .bare har ya kawo wani zancen shashanci mtsww . ** 7:35am. Mami na hango gaban dressing mirror tana gyara gashin kan Ma'eesha da yake fidda Sanyayyar ƙamshi , ga tsawo da cika sunan ta kama mata shi ne wuri ɗaya amma Tudunshi har yayi yawa gashi ya sauko har gadon baya . Ka rantse da Allah Jinin mami ce itama wato fulani . Riga da Wando ne ta jikin ta ,irin suit masu kyau na mata . Sai mami ta ɗaura mata Hijab ƴar ƙarama wanda bai ƙare sauka kafaɗa ba ”. Turare take sa mata tana murmushi tare da cewa “ Yau sai na Lagos . Yessss Mami😄 Ma'eesha tayi maganan tana Wangale mata baki cike da fara'a kaman mai jin daɗin tafiyar ,nan kuwa dole ne yasa ta murmushin . Gyara mata fuska tayi cikin simple make Up Babu Hayaniya. I love my daughter .....Ina sonki Nima Mami ”. Hannu Mami tasa tana rungume Ma'eesha tare da cewa “ ki kula sosai kinji Eaasha na?”............! ** Dinning room Tun da Aliyu da Khalil suka zauna babu abin da suke yi ma juna face auna ma juna kallon banza . Duk da shi Khalil na kai Zuciyar sa nesa . Sannan duk abin da suke yi babu wanda ya gane daga gare su . Keeee Da Allah kici a hankali ....kaman Ƴar matsiyata wanda suka fito da ga fari? . Muryar jidder ya katse su inda take doka mawa ma'eesha Tsawa cikin Faɗa da hantara . A hankali Ma'eesha ta janye Fork ɗin da take cin Irish tana Ajewa a gyefe....inda cikin Faɗa Mami ta katse jidder da cewa “ Akan ki take ne? Masifaffiyar banza kawai , Ai sauri take kada Ali ya fara Mata nashi sababin.....ku kiyaye ni duka ”. Gummm Jidder tayi tana cigaba da Kai Cuscus bakin ta , ranta a ɓace don bata son tayi ma Ma'eesha faɗa Mami ko Daddy su katse ta . Muryar General Saleh ne ta katse su inda yake furta “ Kici a hankali Ma'eesha ba zaki bishi ba sai kin ƙoshi kinyi nakkkk sannan . Gyaɗa masa kai tayi kana ya cigaba da cewa “ Kai kuma Ali ina so nan da 1 mount to 2 mount kafin bikin Khalil ka fidda wacce kake so ka Aura yanda muna gama nashi sai naka . Saboda dukan ku kun isa aje iyali kuna da Abunyi da ƙarfin ku haka da Arziƙin ku ka fahimce ni?. Shiru Haidar yayi na yan sakanni don a yanzu shi babu lissafin aure a rayuwar sa , a cewar sa Abin da ake yi ma Auren yana Samun na bati a banza a waje . Kuɗin sa nayi masa komai don haka baya sha'awar aure a yanzu . Aliyu da kai nake yi .....Muryar Daddy ya katse shi inda cikin sauri Aliyu ya furta “ Okay Daddy inshallah kamin lokacin ma , Abun da yasa har yanzu kuka ji shiru saboda Ni ina so na Auri SOJA ce . Ma'ana matar da zan Aura ta kasace SOJA kama na ” . SOJA...!!!! Duka suka haɗa baki wurin furta kalmar ciki har da Daddy da abun bai masa ba sam . Ita kuwa Mami buɗan bakin ta cewa tayi “ wow that's very good, Hakan yayi sosai Haidar Nima zan so ganin hakan . Ai hadin yayi ko Janar? . Ta ƙare Maganan tana duban inda Daddy yake ya saki baki yana kallon ta . Kamin Daddy yayi magana ne Khalil ya amshe da cewa “ No Mami Sam baiyi ba . Ni fa babu Abin da na tsana irin naga mace wai SOJA abun ba burgewa sam . Hahahaha! Wani irin dariya Aliyu yasa wanda duka sai da suka tsaya suna binsa da kallo . Kana ya tsagaita yana kallon Khalil tare da cewa “ I found the solution, Ma'eesha taho mu wuce ”. Cikin Sauri Ma'eesha ta miƙe tana ma su Mami waving tare da furta “ Dad Byebye! Mami anti jidder sai na dawo ”. Banza jidder tayi mata a haka ita dai ta wuce Daddy suna biyo bayan su har farfajiyar gidan sai da suka fice daga gidan ne sannan suka koma ciki ” . Kaduna ya ɗau hanyar nufa inda tun shigar ta tayi shiru ta koma kamar marainiya . Aammm Ma'eesha me kike son ki karanta nan gaba? . Muryar Aliyu ya katse ta inda cikin sauri ta kalli inda yake , amma sam idanun sa baya ma akan ta . Cikin sakin fara'a irin nata ta furta “ I want to be a nurse ”. Ba tare da ya kalle ta ba idanun sa na kan hanya cikin bada umarni ya furta “ Ba zakiyi ba , SOJA zaki zama🙀 wannan tafiyar da zamuyi za'a fara baki horon atisayen zama soja........................! *Don girman Allah kar ki karanta indai baki biya Ni ba . Gama su buƙatar wannan littafin regular group suna biyan ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932.©Maman-teddy..... YouTube channel@MAMAN TEDDY.* *https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to my channel@maman teddy. 26. *Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* Taƙaici ne ya kama Ma'eesha sai kawai ta cigaba da rera kukan ta don shi zaifi mata Daɗi a yanzu....Tun da babu mafita a tsakanin ta da Haidar abun da yaso ya kuma ga dama shine yake yi , idan yayi niyyar Abu babu wanda ya isa yasa shi ko ya hana shi . Hasbunallahu wani'imal wakeel . Shine kalmar data Furta a zuciyar ta . Jikin ta har ɓari yake yi na tsaban shiga tension . A Zuciyar ta cewa take “ Yanzu shikenan mafarki na ya wargaje kenan na zaman Nurse . Yanzu bani ba wani Aikin Asibiti sai aikin shiga Daji ? , Kai Uncle a cikin rayuwata matsala ne . Kallon sa tayi nan taga hankalin sa ƙwance hannun sa ɗaya na Driving ɗaya kuma na bisa Gyefen Kuncinsa yana Shafa Sajen fuskar sa da ya ƙwanta luffff .... Ji Ma'eesha take tamkar ta kame sajen ta fizga da ƙarfi don a yanzu tafi son taga ɓacin Ransa fiye da Annurin sa , tun da shima Baya son ganin farin cikin ta . Komawa tayi tana kwantar da kanta bisa Kujerar da take bisa kai , tare da kallon gyefen hanya tana lumshe sexy eyes ɗin ta . Tun daga nan babu wanda ya ƙara furta kalma ɗaya sai dai kowannen su da Abin da yake saƙawa a Zuciyar sa a haka har suka isa NDA . Inda a yanzu Da yawa Abokanan sa suke nan da Aiki don sun zama manya . Wasu kuma suna wasu garuruwan na daban . Don shima a gobe yake so su wuce Lagos . ** Kaiwa da dawowa Hajiya Falmata ta keyi , tana cigaba da Bama ma'aikatan nata umarni . Wani irin Ɗauri tayi shi ya turo gaba ta wani kinkimashi irin na hamshaƙan Hajiyoyin nan marasa kirki Ɗaurin No Respect🤨. “Oya kuyi maxa a fita dashi , a kwashe Kaman Buhu 100 haka Ina tunanin zasu isa ”. Ta furta zancen tana basu umarnin kwashe Buhuhunan Shinkafa ta Alhajin su . Sudai su Hajiya Turai da Hajiya Atika suna daga Sama suna Ƙallon ikon Allah, kowacce tana part ɗin ta ne , amma idanun su duka na kan inda Ake fitar da Buhunhunan shinkafan nan. Kowaccen su ji take a ranta inama ace itace ta samu irin wannan iko haka ?. Wani irin tsaki Hajiya Atika tayi kana tace “ Rabi wai Anya kina ganin Aikin Bokan nan yana yi kuwa? Naga har yanzu banda iko irin na Hajiya Falmata ne a cikin gidan nan! Yo kina tsammanin idan da nice na fitar da Wannan Shinkafar zan kwana cikin gidan nan lafiya? Ai da sai dai na kwana a garin Kano ba dai nan ba . Humm...Rabi ta sauke Numfashi na munafurci da ƙara famfo kana tace “ Ƙwarai kuwa Hajiya shi kuwa Aikin sa keyi tamkar yankar wuƙa , ta ƙare maganan tana fiƙi fiƙi da ido kamar na Ƙaramar kifi ”. A Zuciyar ta kuwa cewa take “ A'a ina ai ba zan yi sakacin da zaki daina aikana Wurin Aruguntsu ba . Saboda nima ina samun nawa ...yanda nake babu miji idan naje muna ɗan jefa zuciya nishadi , don ko aikin ki da yake yi sai ya neme Ni sannan , shi ba kudi yake so ba , Yaji daɗin mace kawai . Kudi kuma nike riƙewa. To yanzu ya kike gani za'a yi ? Nifa SO nake a haɗa mawa Falmata Masifar da Ayau sai tayi kwanan gidan su ....Don wannan izzar nata da mulkin nata ya fara isa ta haka nan . A'a Ina magana kuma kinyi shiru ??. Hajiya Atika tayi maganan tana kallon Rabi cike da nuna damuwarta . Allah yaƙarama Hajiya Lafiya tuba nake ”. Hummm ....jan numfashi Atika tayi tana saukewa kana tace “ Me kika gani? Ya kuma za'a yi yanzu ?”. Ai yanzu Hajiya Zan gudu na isa gurin Aruguntsu amma kin san idan Aikin yanzu yanzu kike so sai an bashi masu kauri . Wani irin dariyar jin daɗi Hajiya Atika tayi kana tace “ Ai wannan ba matsala bane indai za'a cika Aiki ....! Maza muje ki amsa sai ki wuce . To Hajiya Da girman kujeran ki . An buga Dole a bariki kece ta gaban Gaban Kowa indai a fadan Alhaji ne . Kan Hajiya Atika ne ya kara girma Wani irin cika wuya take yi cike da jin daɗi kana tace “ Kai Rabi wannan kirari haka ”. To ai gaskiya ne Hajiya kin san daga kuma ƙinta sai ɓata ”. Muje yanzu a kai ma Aruguntsu bana son yau Falmata tayi kwanan sukuni . ** Kaduna 11:00am. Tun da suka isa direct Ɓangaren ƴan termer 1 ya nufi da ita . Wani babban fili Ma'eesha ta gani wanda duk abin ka babu karshen ta ,don idan kayi gudu gudu sai dai ka ganka a irin dajikan nan . A can bayan wurin kwanan Ɗaliban Sojan yake nan ne kuma wurin atisayen su. Kallon Ɗaliban Sojan take yi maza dai sun fi yawa ,don mata bai fi biyu ta gani ba kuma ba Musulmai bane. “Uncle What I'm I going to do here? , Kalli fa ka gani Wai Soja ka kawo Ni nayi ko girki kace zan rinƙa maka ? . Ta ƙare maganan tana narke masa tare da shirin saka masa kuka 😭 tana yi tare da kallon wani irin murɗaɗɗen Soja da yake ta Aikin Atisayen Motsa jiki da gudu . Muryar Haidar ne ya katse ta cikin dakewa na ba wasa ya furta “Wanne kika yi choosing? ”. Da Sauri Ma'eesha ta furta “ Mai girkin ka zan zama ”. Weldone Sir”. Muryar sojojin da sai a yanzu suka farga da isowan canonel Aliyu haidar suna darawa tare da ƙamewa. Gyaɗa masu kai yayi cike da bada umarni cikin ɗaga murya irin na Sojoji ya furta “ Su cigaba da Atisayen su , nan take kowa ya koma bakin aikin sa”. Kallon Henry yayi kana ya kalli Ma'eesha yana furta “ maza jeki kuyi tseren gudu tare 🥺 Idanun Ma'eesha ne suka juya . Wanda sam ta kasa motsi don ita fa kalallaɓa ce , Wannan wacce irin rayuwa ce , Wallahi nasan ko da nake ƙarama ba ƙaramin wahalar Sa nasha ba . Cewa nayi kiyi gudu dashi fa? Ya furta kalmar cikin doka Tsawa , wanda jiki na rawa Ma'eesha ta matsa ga Henry...........🤣🤣🤣tirƙashi Jama'a ya kuke ganin Ma'eesha da Wannan rangajejen halittar? Meye mahangarku bisa ga Abun da Haidar yake yi ma Ma'eesha , yana cikin So ne ko kuma ƙiyayya😌🥹. Meye ra'ayin ku bisa ga soyayyar Khalil da Ma'eesha .? Sannan waye ne asalin Alhajin Yes da No🤣 wato mijin su Hajiya Falmata?. *Don Allah kar ki karanta mun wannan labarin indai baki biya ba . Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan 08081202932#mamanteddy.* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to my channel@maman teddy. 25. Waro idanu waje Ma'eesha tayi tare da furta “ Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un na shiga uku wayyo Mami daddy.....Keeee!! Muryar Aliyu ya katseta cike da doka mata Wani irin gigitaccen Tsawa kana ya cigaba da cewa “ Wayyo Mami kike cewa? Yo sojan ne bakya so ko mene? . Cikin sauri ta katse shi tana gyaɗa kan ta sama Alamun eh ” kana tace “ Na tsani SOJA wallahi Uncle Haidar bana Son mace Soja, yanzu fa kaji Abinda Ya Khalil yace shima baya Son mace Soja. Ohhhh na fahimce ki”....ya furta yana kai hannun sa tare da sosa Gyefen saman cikakken gashin giran sa da Ya kusa haɗewa da Ɗan Uwan sa . Wato Saboda Khalil yace baya sha'awar mace Soja shine Kema bakya So kenan? . Hummm yanzu na fahimta , faɗa mun Son Khalil kike yi ne ko mene? Oya talk to me now . Faɗa mun yanzu!! Yayi maganan yana watsa mata Lulun idanun sa da suka saba rikitata , gashi a wannan lokacin magana yake kaman wanda zai kai mata hannu yasa duka”. Ma'eesha You keep silent? Hummm ya sauke yar taƙaitacciyar Numfashi kana ya cigaba da cewa “ Still you're a child , baki da hankali . To ki sani Bana ƙaunar wata alaƙa tsakanin ki da Khalil , ba Khalil kaɗai ba duka maza nake Miki magana babu alaƙa tsakanin ki da su . Sannan idan ma Soyayya kika fara to ki cire ma ranki do min kuwa karatu zaki yi na tsawon shekara 5 a SOJA kana ki zama cikakkiyar soja . Kin ga daga nan duk inda zani muna tare ....ya ƙare maganan yana kallon ta a kaikaice kana yace “ kar kiyi tunanin wani Abu na daban don na lura Ƙwaƙwalwar ki na juya Miki abun da ba dai dai ba . Ni kawai kulawa dake nake yi , kuma Alƙawarin haka na Ɗauka , Sannan ina so ki Kaunaci soja a Zuciyar ki dama aikin duka , Saboda soja kaman ki zama , sannan kuma SOJA shine sanadin Rayuwar ki Ma'eesha , Don haka muna isa zan sa a fara baki atisayen motsa jiki . Daga nan kuyi na dambe .😱Uncle Dambe fa kace???? Ta katse shi tana waro idanun ta sai kuma hawaye shar-shar-shar . Wallahi Uncle Ni bana da ƙarfin dambe ban ma iyaba, sannan kuma wani irin Soja kake tunanin zan zama ? Wanne ciki ? Land Army kake nufi? . Yessss! Shi nake nufi . Ya furta a daƙile yana ƙara tattare giran sa . Land Army fa kace Uncle yau ya tabbata baka Sona, Sojojin da ake kaiwa daji a harbe kaman kiyashi kake so Nima na zama ɗaya daga cikin su .? Wannan nayi niyyar ki zama , ko kina da Jah ko musu akai ne? . Daddy ma ai land Army yake mene kuma ya same shi , gashi har ya zama General a soja . Kuka ta fashe dashi tana bubbuga ƙafarsa tare da cewa “ A'a wallahi Ni nurse nake so na zama , ba soja zan yi ba . Ai kaima Ba Land Army bane Sojan Airforce ne kai ni kuma nurse nake so na zama . A'a soyayya kika fara.............! *Kuyi hakuri kwana biyu I'm busy shiyasa kuke ganin update din namu a haka 🙏🏻* [1/13, 7:33 AM] +234 704 512 5150: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to my channel@maman teddy. 27. *Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* Jiki na Rawa Ma'eesha ta matsa ga Henry tana dai dai ta kafaɗanta da nashi , ba iya jikin ta ba harta Zuciyar ta rawa yake yana Kyarma tare da bugun uku uku ji take tamkar Zuciyar nata zata tarwatse ta watso waje . Cikin Sanyayyar Muryar ta yana rawa ta furta “ Wayyo Uncle ba zan iya ba ”. Wallahi tun yanzu na gaji gajiyar moto ta ishe Ni ban ci Abinci , kuma barci zanyiiiii.....keee rufe mun baki!! Yayi maganan yana ɗaga Muryar sa wanda sai da Sojojin wurin suka shiga taitayin su . Ji kake tsittt tamkar anyi Ruwa an ɗauke . Wani irin jan numfashi Ma'eesha ke yi tsoro duk ya gama rufe ta. Wannan yasata Fara ganin Jiri Jiri ......tamkar daga Sama take jin Muryar Uncle Haidar yana magana cikin sakewa tamkar bashi ne yanzu yake doka mata Tsawa ba . A'a mutumin kun iso . Yessss cononel da kan sa , Ina Ma'eesha take ne???. Jin baƙuwar murya wanda bata san shi ba kuma yana Tambayar ta yasa ta saurin juyowa tana cikin zazzaƙar Muryar ta ta furta “ Gani nan yallaɓai ta ƙare maganan cikin sanyi da neman agaji tamkar wacce ruwa ya kawo mata Wuya ”. Saurin kallon ta Canonel Areef yayi yana Furta “ Ikon ALLAH Girma ba Wuya lallai jiya ba yau ba , give me warm hug...! Yayi maganan yana ware mata hannayen sa , wanda da Sauri Ma'eesha ta nufeshi tana rungume shi tare da lafewa bisa jikin sa , a Zuciyar ta tana faɗin Allah yasa ya ceceni daga Hannun Uncle , Da'alama ya Sanni tun ba yau ba , Gashi da ganin sa zaiyi Rahma kaman ba Soja ba . Maganar take a zuciya kamin taji Muryar Areef yana katse ta tare da Ɗagota daga jikin sa yana furta “ Ma'eesha kenan , ma'eeshan Uncle Aliyu, Yana ji dake sosai na sani, Don a da baya kina yarinya shi yake Miki komai , baya taɓa yarda ko sami namiji ya rungume ki kamar yanda nayi Miki harta Ni kuwa , wanka komai shi yake Miki sosai yasha wahala akan..... It's Okay please! Ya isa Areef , yanzu mu wuce dai daga ciki , sai kaji meke tafe Dani. “ Aliyu ya furta yana katse shi tare da maganan yana kallon yanayin fuskar Ma'eesha wacce ta faɗa duniyar tunanin maganan Areef , Anya kuwa da gaskiya a maganar sa , Bai san yanda yake mun bane a yanzu , Da kuma ai abun da ya wuce ne🤗 ta furta a zuciyar tare da ɗaga kafaɗa alamun bai dame ta ba , Maganan ma bata yarda dashi ba . Da A yanzu nike shan wuyar kace i will definitely trust you for that , Amma kace wai shi yasha wuya akai na tabbas ƙaryata ka xanyi don Mami ke kulawa dani sai Ya Khalil . Duk mai Sona yaso ya Khalil shi ke kula dani yake So na sosai ...........“Ma'eesha!!! Muryar Areef ya katse Ta inda cikin sauri tace “ Na'am Canonel ”. No ki rani da Yayanki inda hali ɗauke Ni tamkar yanda kika Ɗauki Hausar i will be happy if you do that for me”. You are always welcome sir”. Ta furta cike da confidence ɗin nan nata . Shikam Ali caɓe baki yayi yana dalla mata harara a Zuciyar shi cewa yake “ See how she did like a brave girl , Amma Sam ba haka take ba, raguwa ce , Common running kasa ta yanzu zata fashe da kuka da yake hawayen basa mata wuyan zubowa ”. Common baby let go in ”. Muryar Areef ya katse su yana riƙo hannun Ma'eesha tare da fara barin wurin yana nufar Masaukin sa da su . Mamaki ne ya kama ma'eesha ganin yanayin tsaruwar Musamman falon Canonel Areef tamkar ba'a wurin training ɗin sojojin yake ba . Ɗaga kan ta tayi sama tana kallon Hoton Areef cikin kakin soja inda yayi ƙyau Ainun, kana ta kalli Aliyu da suke zaune suna ɗan taɓa hiran su . Wow Uncle Areef you look so Gentle man , Kuma kana da kyau kaman ya Khalil 😄 . Murmushi Areef yayi kana yace “ Ko Ma'eesha yanzu a ina kike da karatu ?”. Yanzu ina M.S.U international school , I'm SS 1 student . Wow that's very good. Yayi ƙyau, me kike sha'awar zama a matsayin ki na mace nan gaba?. Yayi maganan yana kallon ta kana ya ɗan gyara zaman sa yana cewa “ No need nayi Miki wannan tambayar ba yanzu ba tukuna atleast sai kun kai SS2 kana hankali ya ɗan fara shiga ko?” . Shiru tayi masa tana ƙasa da idanun ta tare da wasa da dogayen yatsunta . A'a SOJA zata zama! Muryar Aliyu ya katse su . Soja? Areef ya furta yana kallon Haidar kamin ya kalli Ma'eesha yana furta “ Amma tsarinta bai kama dana macen SOJA ba . Just forget about that topic , Wani Soja barta tayi karatu har ta kammala secondary You will understand what I'm trying to say now”. Amma Sam bata yi kalan soja ba . Kalli yarinya the most cutest girl kace Wani SOJA ? Ko da yake ban sani ba ko itace ke da Wannan Ra'ayin ?. “Ɗan kallon Areef Ali yayi kana ya kalli ɓangaren da Ma'eesha take , Yana mai cizar laɓɓansa na ƙasa tare da Ɗan taunawa kana yace “ No nike da Wannan Ra'ayin , Sannan abin da nake so dole tabi layin nan , Saboda Hatta numfashin ta nawa ne. 🤔kame baki Ma'eesha tayi a Zuciyar ta tana cewa “ Me yake nufi? Ai Allah ne mai yi ma mutum numfashi ba wani Ɗan Adam ba ”. “Alright it's okay . Yanzu ina so ka fahimci Ma'eesha ba zata iya soja ba . Heeeeee!!! Keep standing don't move anywhere! Muryar Areef ya katse ta , yana sauya mata lokaci guda ya koma sojan da ya amsa sunan shi na soja , fuskar sa ya murtiƙe . Kusan mintina biyu tana ƙame kana taji ya furta “ Fara gudu ki dingi zagaye falon nan ina kallon time ɗin da zaki ɗauka har ki gaji, Oya start it now! . Da gudu Ma'eesha ta fara zagaye falon inda kaiwa da dawowa biyu tayi ta zube a ƙasa tana fara kuka tare da cewa “ Wayyo Uncles ba zan iya ba ,kuyi mun rai 😭”. Kallon ma'eesha duka suka yi , kana Ali ya kalli Abokin nasa yana mai sauraren Abun da zaice . Ka gani she can't be a soja at all , just ka barta a hanyar ta na ƴa mace , ka duba ko gudun minti ɗaya bata iya yi, Wannan zata fi dacewa da....... Enough 🙌🏻 , ya isa haka da ALLAH. Aliyu ya katse shi cike da ɓacin rai kana ya kalli inda Ma'eesha take Yana furta mu wuce masauki na . Yana furta zancen tare da miƙewa yana barin Falon . Kallon Areef Ma'eesha tayi kana tace “ Gaskiya kai me SO nane, thanks to meet you Uncle, ka bani Numbern ka don kana faɗa masa gaskiya ....Ga Wayata! Murmushi Areef yayi kana ya Girgiza kai yana furta faɗa mun number naki i will call later ”. Saurin Amsan wayar tayi tana loda masa nombobin tare da Ficewa da Sauri bayan ta basa Wayan tana bin bayan Haidar ”. [1/17, 5:06 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to my channel@maman teddy. 28. *Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* ________________________ Mami~. Saukowa Mami take yi gaba ɗaya hankalin ta baya jikin ta , Haka zalika bata ko kallon gaban ta , a haka ta sauko daga stairs ɗin nan . Su duka maida hankali suka yi ixuwa gare ta . Janar Khalil da Kuma Jidder . Cikin Sauri Khalil ya miƙe daga tsaye yana kallon Mami kana bakin sa ta furta “ Mami lafiya kuwa? Meke faruwa ne?” . Kallon shi Mami tayi wacce take isowa inda suke. Kamin ta juya tana kallon direction ɗin da Daddy yake shima ita yake kallo tare da jiran jin Menene ke faruwa don babu makawa yasan da Aƙwai Abun dake faruwa a halin yanzu ” . “Janar....! Janar Wai yanzu Hajiya Alawiyya ke faɗa mun anga Hajara kuma tana Raye! Saurin miƙewa General Saleh Yelwa yayi yana kallon Mami kamin cikin Sauri yace “ Me kike ce ? Hajara fa kike magana an ganta ? Wacce ta bar gida Na Tsawon sheƙaru sha shida(16) . Ƙwarai Janar yanzu Alawiyya ke sanar dani, Wai yanzu haka tana Gidan Mahaifinmu Bara na tafi yanzu ”. Tayi maganan tana gyara zaman Keys ɗin hannun ta tare da juyawa tana nufar ƙofa . Cike da Rashin Sanin Wacece Hajara ? Jidder ta furta “ Mami zan biyo ki , Sannan kin manta baki ɗauki mayafi ba”. Hummm Jidder idan zaki biyo Ni bismillah amma mayafi bana takan shi a yanzu . Mami ta furta tana mai saurin ficewa daga Falon . Da Sauri jidder ta bi bayan ta , don itama a yau tana son sanin Wacece Hajara , duk da Tasan Ƙanwar Mami ce , Amma bata san menene yabar da ita gida ba , kuma sannan a yanzu a wani hali take ? Tabbas zata so ganin ta Wannan yasata bin bayan Mami cikin Sauri , Don sau da yawa kafiyar Aliyu da gayunsa ana cewa “ Babu inda yabar ƙanwar Mami wato Hajara , sai dai ita kuma rashin son jama'a musamman talakawa , sam bata son raɓuwa da ƙaasƙantattu , a cewan ahalin Wai ita wayayyace Shiyasa . Bayan Mami jidder tabi inda ita take Driving, Mami ba ɓangaren Hannun dama gaba Ɗaya hankalin ta baya jikin ta duk ta ƙosa ta gan ta gata ga Hajara , damuwarta na tsawon shekaru ”. Early in the morning 7:00am...... Gudu take yi kaman tare da jijjiga jikinta tana kaiwa da komowa takaici duk ya ishe ta ga zufa dake tsatstsafo mata . Ƙwallah na bin kuncinta . Tun da nake ban taɓa ganin mugu irin Uncle Aliyu ba . Ta furta tana kallon can inda yake daga nesa yana kallon yanda take running exercise ɗin, shikam Hannun sa Ɗauke da Wani mug na coffee yana kaiwa bakin sa a hankali ƙwance ”. Go! go...!!! Ta tsinkayi Muryar sa daga can yana mata magana ganin ta tsaya , tana hutawa . Da Sauri Ma'eesha ta ɗaga ƙafafunta tana cigaba da gudun tare da kukan zuci dana zahiri . Fiye da minti talatin tana a haka , kana ta fara ganin Jiri Jiri na ɗibarta . Cak taja ta tsaya tana ganin hazo² 🫨 tana ganin duniyar na juya mata zuwa gida da yawa . Cike da ɗaga murya babu wasa ya furta “ Tsayuwar mene kike yi anan , Ma'eesha na iso inda kike ranki zai ɓaci , zan zane ki anan Wurin , a haka ne zaki je training ɗin Sojan? What kind of nonsense exercise is that? . Zaki Cigaba ko kuwa sai na ƙariko nan??? Ya ƙare maganan cike da Tsawa da Ɗaga murya mai tare da amsa kuwa na cikakken Gwarzon namiji”. Maimakon ya ga tayi wannan kiɗimewar da ta saba yi a duk sa'ilin da taji Muryar sa ko faɗan sa amma a yanzu sai gani yayi tayi baya luuuuuuuuui tana zubewa a ƙasa sharaffff”. Hasbunallahu wani'imal wakeel Innalillahi wa'inna.....ƙasa ƙare magana yayi da Gudun sa a matuƙar kiɗime ya nufo inda take yana ɗagota cak tamkar bai ɗauki mutum ba , kaman ƴar tsana ya ɗaga....yana mai barin wurin tare da nufar moton sa yana bude gidan baya yana shimfiɗa ta , don ya lura Ko numfashi bata fitarwa ,ƙwance take tayi sharɓan wannan yasa hankali a tashi ya fice daga Barikin Sojojin yana nufar Wata asibiti na kuɗi (private hospital) dake kusa dasu . A harabar asibitin tun daga saman Upstairs ɗin Wannan katafaren Asibitin Nurses da gudu suka fara saukowa zuwa Farfajiyar ajiye moto inda suka hango Aliyu Haidar fuskar sa a kiɗeme, haka gumi ke zubo masa . Idanun sa sun kaɗa sunyi jah . Ɗagota yayi tamkar ƴar tsana yana saɓa ta tare da wani irin manna ta da ƙirjin sa . Su kam Nurses hango kalon handon jikin sa na soja ne yasa su gudu irin haka , don sun san halin sojoji da bakar zuciya . Ƙarikowa garesa suka yi suna kai hannu tare da Kokarin Amsar Ma'eesha tare da cewa “ Yallaɓai kawota mu bata taimakon gaggawa”. Hummmmmm wata irin numfashi ya sauke tare da Ajiyar zuciya mai nauyi, fuskar sa ta sauya , a hankali cike da sarewa da karaya ya furta “ Rayuwata ce! 💔, ku yi mata kallo tun daga nan , idan zaku iya tada mun Ma'eesha na tsaya , idan ba zaku iya ba , na yi gaba na nemi asibitin da suka amsa sunan su ....idan kuma kuka ce zaku iya ,amma kuka ɓata mun lokaci abubuwa suka wuce sai daga baya kuka gaxa... wallahi tallahi na rantse da ALLAH Ma'eesha ta mutu a asibitin nan ko wani Abu ya ƙara samun ta kowa na Asibitin nan babu mai fita da rai .😲buɗe baki Nurse Zulfa'u tayi kana ta kalli nurse narret tana cewa “ Sister ma'amshe ta.....Saurin katse ta Nurse narret tayi tana kai Hannun ta tare da Amsan Ma'eesha daga hannun Aliyu kana tace “ Cool your mind Sir , everything will be okay ” .kamin ta jira jin mene Haidar zai furta da Sauri ta nufi Emargency da Ma'eesha . Yallaɓai taho ga wuri ka zauna kamin mu fito . Muryar nurse Zulfa'u ya katse Ali wanda yake kaiwa da kawowa , Goshin sa har wata jijiya ya fito masa na tsananin tashin hankali . Kallon banza ya watsa mata yana cigaba da kaiwa da komowa hankalin sa sam baya jikin sa . Baya ma sani Mene yake fadi a halin yanzu , tun daga zuwan sa , baya tsammanin zai dawo natsuwar sa sai idan Ance masa Ma'eesha ta dawo hayyacin sa. Tabbas a yau a kuma yanzu ya fahimci har a yanzu Ma'eesha rayuwar sa ce! Ba wai kallon da yake kokarin mata bane a yanzu , har a yau soyayyar nan nashi da kulawar da ya saba tun daga yarintar ta babu abin da ya ragu . Fiye da mintina talatin yana a haka gumi ya jiƙa shi sosai , don tuni nurse Zulfa'u ta gudu ta bar sa anan , don ta tsorata da lamarin Aliyu Haidar, ita ko a labarai bata taɓa jin na soja irin wannan ba. Zafin ransa yayi yawa ƙwarai . Wannan yasa ta nufar emergency don ayi komai a gaban ta , idan Ma'eesha ta tashi to ta tsaya idan kuwa aka samu akasin haka , tabbas ita zata fara guduwa daga Asibitin tun kan a sanar mawa Aliyu Haidar ”. Shikam Ogan namu Aliyu Haidar jin shiru tsawan mintuna kusan Arba'in yasa Shi fara tunanin nufar emergencyn , dai dai nan Wayar sa ta fara ringing tare da waƙar mum my heart ❤️. Wannan yasa shi fahimtar mai kiran tun kamin ya kai hannun sa ya ɗaga sunan Mami ya bayyana masa . “ Cikin sauri tare da dai daita natsuwar sa yana ƙaƙaro murmushin dole tamkar wacce Mami ke a gaban sa ya furta “ Mami Howfar? How is your day? . Fine HAIDAR where is my baby love ? Ina Ma'eesha na take ? Ta katse shi cike da annashuwa . Ƙirjinsa ne ya buga masa da ƙarfi wannan yasa shi ɗan kai hannun sa yana dafewa kana yace “ Mum she's well , Yanzu ta samu barci amma zuwa Anjima zan kira ki kiji Muryar Babyn naki. Murmushi Mami tayi mai sauti kana tace “ Alhamdulillah har naji sanyi da ya kasance tana lafiya a yanayin ka ko baka faɗa mun ba nasan Baby Ma'eesha tana jin dadin zaman ta anan , Ka kula mun da ita sosai Ali kana jina ?"…yeah...Yessss Mami ya furta cikin ɗan kame kame . Cikin sanyi cike da rashin Fahimtar komai Mami ta cigaba da cewa “ Ina SO Aliyu ka kula mun da Ma'eesha don Allah ko bayan Raina, bata da kowa da ya kai ka a rayuwa , ina so ka riƙe Ma'eesha ba matsayin ƴar uwa ba , ba ƙanwa nake so ka riƙe ta ba , ka riƙe mun ita tamkar rayuwar ka! A taiƙaice da da hali ka gatanta fiye da kowa ciki har Dani kai na. Ka ɗauke ta tamkar ƴar da ka haifa ko ma fiye da haka . Idan kayi mun wannan To ka gama mun komai Aliyuuu don Allah ka sauke zafin ranka a kan ta , still now she's a child yarinya ce ƙarama ka fini sani ka kula mun da ita sosai ko bayan rai na ”. Mami ki daina wannan maganar inshallah nayi Miki Alƙawari zan kula da ita ”. Daƙyau Haidar thank you my SOJA . 😬 dariyar yaƙe yayi yana jan Ajiyar zuciya tare da cewa “ Love You ma'am , bye bye ”....ƙitttt ya datse kiran yana Fara nufar emergency don ganin halin da Ma'eesha ke ciki . Kai tsaye ya faɗa inda yaga Wayan babu Ma'eesha babu labarin ta tamkar ba anan aka shigo da ita ba😱 . Keeee!!! Ya daka ma wata nurse Tsawa inda sai da kayan aikin hannun ta suka faɗi ƙasa . Malama ina yarinya ta take ? Ya furta a zafafe idanun sa suna jajir tamkar garwashi jijiyo na ratso masa ta ko ina . Itace Ma'eesha ko? Ta far...far... farfaɗo an kai ta Ɗakin hutawa”. Ta ƙare maganan tana inda inda don ta tsorata da Aliyu . Huuuuuuuwwwww.....Ya Jah numfashi mai ƙarfi kana tamkar ba shi ba , ya furta “ Na gode na gode da kuka taimaka wurin ceto mun rayuwar ta . Zaki iya kaini ɗakin da take . Special room muka kai ta sir , amma muje na kai ka yanzu . Thanks....ya furta yana bin bayan ta ”. Sun fito daga emergency room dinnne kiran taxt massage na mami ya shigo masa inda idanun sa ya fara rawa yana ganin Saƙon kaman ba dai dai idanun sa ke gani ba . Ga abun da ta rubuta kamar haka ya fara karantawa . _Hello Am sorry my son , na manta ban faɗa maka duk da Abin na raina , ka tayamu farin ciki mun ga ƙanwata Hajiya Hajara wacce ta ɓata Tsawon shekaru goma sha biyar . Yanzu haka tana gidan Hajiya , kuma tana cikin ƙoashin lafiya 🤗 naji a yanayin ka ɗazu kamar kana busy shiyasa Nima na manta . But a ko wani lokaci kuka dawo zaku haɗu inshallah, please take care of my baby girl , idan ta farka kace mamin ta na gaishe ta ”._ Dafe kan sa yayi kana ya tsaya cak yana dakatawa da tafiyar a sarari yana furta “ Mom Hajara fa tace ? Matar da mu kan mu ba muyi mata cikakken sani ba , itace ta dawo ? Mom Hajara matar da tun da ta taso rayuwar ta ba'a ƙasar nan take yin shi ba , rintse ido yayi yana tunanin to a ina aka ganta? A hankali ya fara tunawa da labarin ta . Kana yace “ Ƙaddara kenan ko wani bawa da kalan nasa life destination. Wannan abu da ya faru da Mom Hajara dama haka yake rubutacce ne a life circle nata . Kallon Nurse din yayi kana yace “ 1 minute please Ina so zan yi kira yanzu. Yana maganan tare da fara kiran numbern Mami don yaji tabbacin Abun shin da gaske ne ko kuwa idanun sa ne basa gane masa dai dai . Dakatawa da tafiyar nurse din tayi tana furta “ Ok sir ”. ** Special room . Ɗago da sexy eyes ɗin nan nata tayi tana kallon nurse narret da ke zuƙar Allura daga sirinji Da'alama ita zata tsira mawa . Nurse gaskiya kin iya aikin sosai don kin yi kokarin ceto rayuwata thankyouuuu very much ”. Murmushi nurse narret tayi tana jin lokaci ɗaya Ma'eesha tana shiga mata rai . Wannan Aiki na ne . Zaki iya faɗa mun sunan ki ?. Yessss ....Sunana Aisha seleh yelwa ,Amma ana kirana da Ma'eesha ”. Wow nice name . Nurse Narret ta furta tana ƙarikowa zuwa inda Ma'eesha ke kwance . Kinji sauƙi sosai ko kina jin wani ciwo a tare dake ?. No. Ma'eesha ta furta tana Girgiza mata kai tare da sakin mata murmushi. Gyaɗa kai nurse narret tayi kana tace “ Aƙwai wani Abu da zan taimaka Miki dashi ?. Saurin gyaɗa kai Ma'eesha tayi kana tace “ Taimako ɗaya Nurse zaki mun , don Allah idan Uncle ɗina ya tambayeki me yasani suma a lokaci guda . Just told him that I can't be a land army , nauyin ba zan iya ba , I want to be a nurse like you . Amma shi Ya nace yana so na zama SOJA kamar shi . But for me I hate it at all , bana son zama soja ƙwata ƙwata . So can You help me for .....is ok dear , kada ki damu na fahimce ki , a farko nayi tunanin yayan ki ne don kunyi kama sosai , kyaun ku iri ɗaya . Sunana Narret ki dauke Ni tamkar Yar uwar ki, sannan zan Miki wannan taimakon amma Kema da akwai taimako ɗaya da zaki mun wanda bana tsammanin zaki iya. Ɗan kallon ta Ma'eesha tayi kana tace “ Why can't I do it for you just go direct to the point,Ina sauraren ki . Hummm....Numfasawa nurse narret tayi kana ta fara cewa “ Zan faɗa mawa Uncle ɗin ki cewa “ Ba ki da ƙarfin zuciya , ma'ana Abu kaɗan yana iya dagula Miki tunani hankalin ki ya tashi , wanda idan aka cigaba da matsa Miki da Abin da bai Miki at any time you can attack with heartbreak, so dole a rinƙa baki kulawa ana nesantar ki da dukkan Abin da zai ɗaga Miki hankali , daga karshe dai kina buƙatar kulawa fiye da komai. Wow you are so wise Sis...😄 . Ma'eesha ta furta tana washe baki tare gyada mawa nurse narret Kai alamun maganar nata yayi mata dai dai . Yanzu faɗa mun me kike a gare Ni , wani taimako zan kuma Miki indai bai fi ƙarfi na ba ”. Ina so kisa ma Uncle ɗinki soyayya ta a zuciya🙀”. Ina son shi a kallo ɗaya danayi masa . What???🙀🤔 . Ma'eesha ta furta tana waro idanun ta waje kana ta cigaba da cewa “ Uncle Aliyu kike so? Please change .....ki sauya shi , Uncle ba mutum bane , ba zaki iya rayuwa dashi ba. Cox ba dai mutum bane kawai ki fahimce ni . Ban san na jefa rayuwarki cikin haɗari . Zafin ransa yayi yawa bai san meye ma SOYAYYA ba . Ya sani...., narret ta furta tana kallon Ma'eesha ido cikin ido . Kana tace daga lokacin da ya kawo ki nan , irin Soyayyar da nagani mai cike da tsafta da kulawa a kwayar idanun sa dangane dake abun ya tsuma Ni , sannan na dade ina neman namiji kamar sa . Komai irin wanda nake so ne na gani a tare da yayan ki ,sannan idan ina so abu ko ta halin yaya ina samun shi . Kin iya faɗa dai ko? Ma'eesha ta furta cike da Yarinta, tana cigaba da cewa “ I see like you're not Muslim are you a Christian? . No I'm not . Ni ruwa biyu ce , mahaifina musulmi ne ,mahaifiya ta ce take Ba musulma ba . Amma addinin mahaifina nake wato Musulunci . Kar ki damu zan yi farin cikin ki zama daya daga cikin ahalin mu . Murmushi narret tayi tana kokarin magana kenan , suka ji motsin kofa da sauri Ma'eesha ta rufe ido tana jan numfashi tamkar mai barci . Aliyu ne ya shigo da wannan nurse din , fuskar sa tamkar ba shi ba a yanzu . Wani sanyi yake ji yana ratsa zuciyar sa . Kallon narret yayi da ta kashe shi da ido yana cewa “ na gode da kukayi wannan kokarin , zaku iya bari na daga Ni sai Ma'eesha ina so na ganta sosai . Okay sir amma yanzu ta samu barci . Okay . Ya furta yana takawa ixuwa inda Ma'eesha ke kwance kana Narret ta furta idan ka gama zaka iya samu na a Office sai nayi maka bayanin ciwon nata . Ok ya furta yana yin ƙasa da Gwiwowin sa zuwa gaban fuskar Ma'eesha . Nan su kuma suka juya suna barin room ɗin. Hannun sa yakai yana shafa kyaƙyƙyawar fuskar ta . A hankali ya fara tuno da Shafa fuskar ta da ya fara yi a rayuwa kamar haka , a lokacin da take hali mawuyaci, na rayuwa ko mutuwa na hannun ALLAH . Wasu irin ƙwallah ne yaji sun zobo masa suna sauka saman fuskar ta ,inda taji ruwan hawaye na ɗigar masa . Lamo ta ƙara yi tana yi tamkar mai barci . Jin al'amarin take tamkar a mafarki dama Uncle Aliyu Yana kuka?. A hankali taji laɓɓansa yana sauka saman goshinta yana manna mata kisss 😘 tare da furta kalmar “ I love you!🥹 Cikin raunanniyar murya ya fara furta “ Na gode ma ALLAH da ya zamana kin farka babu Abinda Ya sameki Ma'eesha na , Tun kina ƙarama nake Sonki na kuma raineki saboda mutuwar son da nake miki, me zai sa a yanzu na wahalar dake ....Saboda Wancen shashashan mana!!! Ya furta da ƙarfi yana sauke wuci tare da kiran sunan Khalil da ƙarfi , yana fara masifar nan nasa tamkar wanda Khalil dinnne a gaban sa . Dole kowa ya bar mun Ma'eesha domin ita din tawa ce ". Kun manta lokacin da kuka guje ta , ciki har da kai Khalil sai a yanzu Zaka ce kana Sonta wannan ba me yiwuwa bane , ba jin son ta kake a jinin jikin ka ba , a taiƙaice sha'awar ta kake yi , daga lokacin da kayi archiving what You want from her , shi kenan zaka mai damun da ita abun tausayi, a Kullum mafarki na Ma'eesha ta yi rayuwar farin ciki , daga hakan ne yasa Ni na yanke shawarar zama Abokin Rayuwar ta na har Abada! Ma'eesha ita kaɗai zan Rayu da ita..........ya yi maganan yana kama hannun ta tare da maƙale shi da nata yana ɗaura laɓɓansa bisa hannun nata tare da furta kalmar “ i love you.......! *Don girman Allah kar ki karanta in dai Baki biya ba . Regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 #mamanteddy#mrs usm.😘* [1/19, 5:15 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* https://youtube.com/@mamanteddy4123?si=1cwxAAGsGEzYkelS Subscribe to my channel@maman teddy. 29~30. *Don Allah kar ki karanta wannan labarin indai baki biya kuɗin sa ba . Ga masu buƙatar payment na littafin Rainon soja ga yanda tsarin yake.... Regular group₦500 Vip group₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932* _________________________ Sosai yake kissing ɗin taffaan hannun ta ta baya , wanda ita kanta Bata san iyaka Adadin lokacin da ya ɗauka akan ta a hakan ba . Huwwwwmmmm....Saukar Ajiyar zuciya sa da taji ne yasa ta ƙara yin lamo tana bin lafiyar Gadon , duk da Zuciyar ta Wani irin bugawa yake da ƙarfi da ƙarfi amma kuma a haka ta daure ta kasa motsa koda ɗan yatsa bare ya fahimci idanun ta biyu . Wata zuciyar ne take ce mata “ Ma'eesha kika yi kuskuren buɗe idanun ki ko kika motsa ki ka tashi daga wannan barcin ƙaryar da kike yi Wallahi Uncle ya fahimci kinji mene yake cewa sunan “ Sorry , don sai ya karairaya ki . A yanzu abun da ya kamata ki yi shine shiru ki kama bakin ki , Tom Amma Sauran ƴammatan sa duka baya san su ne? Me yasa ya ce dani kaɗai zai yi Rayuwa? Shi kuma Ya Khaleel cewa yayi damu biyu zai yi Rayuwa, amma a zahiri Ya Khaleel shine gatana! Kamar wanda take magana a zahiri wata Zuciyar ta bata amsa da cewa “ Shi Ya Khaleel yana sonki fa sosai , Kuma bai taɓa cutar dake ba , Sannan yana San farin cikin ki ne sosai . Shi kuma Uncle so yake ya Aure ki don ku zauna daga ke sai shi yanda komene zai Miki babu mai gani ko yaji. Ohhhh kika Faɗa Hannun sa kin shiga uku . Gwara ma kiyi sauri ki karbi soyayyar Ya Khaleel da me son ki tsakani da ALLAH ”. Motsin miƙewar sa ne ya katse mata tunanin ta , wannan yasa ta Yin shiru tana tsagaitawa har taji fitar sa kana ta Fara Ware idanun ta A hankali tana bin bayan wucewar sa Da kallo . Ƙarya kake yi Wallahi Uncle ban taɓa ganin mugu irin ka ba . Tun da na taso kake mugunta mun , ba zan taɓa bari na Aure ka ba , ina tausaya mawa macen da ta Aure ka , bare kuma Ni da kaina , ai tuni zuciya ta zata buga , ina dai maka fatan Alheri , Allah ya baka mata wacce zata iya haƙuri da halinka ”. Komawa tayi tana rintse idanun ta sakamakon kan ta da taji yana mata ciwo , alamun barci nason ɗaukar ta . A hankali ta fara sauke numfashi kamin daga bisani ta fara tunanin irin horon Azaban da Uncle Aliyu ke bata wai duk na zama SOJA da Wannan tunanin ne wani nannauyar barcin yayi Awaon gaba da ita ”. ** Hajiya Atika ne ta kalli Rabi kana tace “ Inaso kamin yammaci a yau Boka Aruguntsu ya Aiko da Aljanun fitina a cikin gidan nan , wanda zai tarwatsa zaman Lafiyar Auren Hajiya Falmata , a taƙaice ina so Ta ko wani hali A yau dai Falmata ta bar cikin gidan nan , ita da shegiyar ƴar cen nata , dama duk wani abu da ya shafi nata ”. Tom an gama Hajiya , faɗa naki aikatawa na Aruguntsu......Rabi ta furta tana wani ƙasa da murya irin na makirai, kana ta cigaba da cewa “ Amma Hajiya Kuɗin nan sunyi ƙasa 100k fa , wannan Aiki ai babba ne kece fa ta Alhaji Adamu, don haka ki daɗo wasu yanda kamin faɗuwar rana zaki ga Aikin Aruguntsu . Kai tsaye cike da jin an fangama ta an fasa mata kai Hajiya Atika ta furta “ Na ƙara Miki kamar sa akai masa 200k Ni dai fatana Aiki ya biya . Wangale baki Rabi tayi kana tace “ Baki da matsala Hajiya Bara yanzu na falfala don mu ga Aikin mu nan kusa . Yauwa rabi Shiyasa a kullum kike ta hannun damata ”. Kwasar kuɗin Rabi tayi tana ficewa daga falon Hajiya Atika kana tace “ Wannan kudin babu Wanda zan ba shi sai Basiru, ALLAH ka gani ina mutuwar son wannan bawa , Allah ka taimake Ni kasa ya Aure Ni ya fiddani daga Wannan zawarcin da nake ciki, ya kuma cire Ni daga Wannan Rayuwar bautar da nake yi na Aikatau ɗin gidan masu hali ”. Da Hakan Ne Rabi ta gangara tana barin gidan Alhaji Adamu Yes and No 😹 kana ta tare mai Adaidaita tana nufar layin da Take samun masoyin nata wanda Allah ya sa mata Son shi a zuciya , shi kuma a kullum wahalar da ita yake yi , don irin mazan nan ne yan iska masu lalata yara da manya , kuma yana da Aure har da yara Amma shi Abin nashi munin yakai . Gashi kamar baya barin mata haka kurum duk wacce yayi mu'amala da ita , to gaba ɗaya zaucewa take itace mai nemar sa ba dai shi ya nemeta ba . Sauke rabi mai Adaidaita yayi tana biyar sa kuɗin sa tare da nufar layin , da jakar kuɗin ta tuɓi tuɓi . Wani irin nishin gajiya ta sauke kana ta tsaya a ɗakin sa na wake inda yake sheƙe ayar sa , tana kai hannu zata buga sai gashi ya buɗo ƙofa Wata yarinya yar budurwa tana fitowa daga ɗakin tana tafe tana susan cinya sam bata gani da kyau , yatsarta na cikin Ƙasan ta tana ƙartan gindinta tana Wani gumi ta wuce Rabi . Turus Rabi tayi tana tsayawa tare da kallon Basiru dake bin ta da wulaƙantaccen Kallo yana juyawa tar da shigewa ciki .....Da Sauri tabi bayan sa tana furta “ Baby mene ya faru ne ? Baka ga masoyiyar taka Rabi ba? ”. Cikin wani irin Tsawa da ɗaga murya na tijara ya furta “ Keeee bana ce miki kar ki sake zuwa mun ba , indai ba karshen wata ba an baki kuɗin Aikatan ba ?”. Haba Baby haba baby.....Rabi ta furta tana kallon Kaciyar sa da take tsaye sangalgal tana wani ƙara karkacewa nan take ta fara jin motsawan sha'awan ta . Yar tsakarta na harbawa . Lumshe ido tayi tana Furta “ Jakata cike take da Kudi baby, tana maganan tare da Kai hannun ta tana matsa nononta da suke mata zugi daga sama , ƙasanta gindinta kuma nayi mata wani irin ƙaiƙayi . Zama tayi bisa cinyar Basiru tana Miƙa masa jakar tare da cewa “ Gasu ka diɓi iya yanda kake SO Basiru Ni kuma ka bani yanda yayi maka ....amma kasha mun Nono non...nono Basiru Ƙaiƙayi Ka ci.......Karɓar jakar Basiru yayi yana wani irin yashe baki da dafaffen haƙoransa kana ya aje a gyefe tare da cewa “ Ai yau zan baki Daɗin da baki taɓa Samu ba Rabi . Kwanta ki buɗe mun ƙafarki . Cikin Sauri jikin Rabi Har rawa yake yi ta kwanta a saman falefalan katifar sa , tana buɗe ƙafar tare da kai hannun ta tana shafo bayan sa zuwa ƙasan ɗuwawunsa da hannu tana Wani irin sauke nishi . Yatsar sa yasa yana zurata cikin wargajejen gaban ta wanda yake ƙaman wani ƙofa . Yana kai hannun sa tare da matsa nonon ta , daga ciki yana dannata mata tare da fingering ɗin ta yana ƙarƙada mata ciki . Ashhhh basir.....Baby....baby...baby tana furta kalmar baby tana ƙanƙanesa tare da banƙare masa kaman banƙararriyar kaza shi kam tuni ya haura saman ta , yana kai bakin sa bisa Nononta tare da kama kan yana mulmulata sai kuma ya danna harshensa yana cafkar su da ƙarfi tare da turbitsa yatsarsa a ƙasanta ba tare da tayi tsananin haka ba .....Wayyoo Baby ....Wayyo Daɗi bab...byyyy Ka iya Basiru kici ashhhhh Ushhhhh ahhh Dadi basiruuu baby .... Buɗe cinyoyinta yayi yana ɗaukar kaciyar sa yana zurata cikin shakiranta tare da fara harbinta ji kake fat³ , ai nan take Rabi ta ƙara gigicewa tana fara kwarma Ihun dadi tare da ƙara yin masa sama yana ƙara shigar da Kaciyar nasa . Wani irin Wangale masa ƙofar shakiran nata take yi tana sama da ƙasa yana Gurnani kamar damusa . Hannun sa na bisa saman Nononta yana matsawa tare da cinta ta ƙasa .....Wani irin ruwa na zubo mata na dadi ihu take tana furta “ Baby baby ciki baby wayyo Shakirata😲😹✍🏻. *#anan muka dasa Aya end of book 2. Let be gather in book 3 🙌🏻 Inshallah a yau zamu fara book 3 ga masu buƙatar payment na littafin rainon soja regular group ₦500... Vip group ₦1000.... SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#Mamanteddy#mrs usm.#rainon soja#come for your payment💃🏻. Sunƙi Allah yaso🤷🏻‍♀️🤣yau ranar ta tsokanace!....to mu dai Mutanen paid GRP a yau zamu cigaba da book 3 ba sai mun ja da nisa ba , wannan page ɗin bonus ne a tura shi ko ina don masu tambayar littafin rainon soja su san na kudi ne ga kuma yanda tsarin sa yake a sama mun yi bayani....ina miƙa godiya ta ɗumbin masoya na masu haƙuri dani😌 a kullum masu bibiyar littafaina tare da masu yi min fatar alheri, fatana a koda yaushe shine na nishaɗantar da masu bibiyata taku AYSHATOU MAMAN TEDDY Ku jira tahowar next update✍🏻🕊️#bonus .* [1/21, 7:33 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* _________________________ *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 31~32 Sexlife#Rabi#Basiru#Aruguntsu chapter#can't wait for the 33 chapter✍🏻💃🏻 _________________________ Sosai yake ƙwaƙularta abun sai kaji tsoro , don babu sananin daraja bare ƙima. Da gani kasan Wannan bariki ta fito . Dukan durinta yake yana danna mata lafiyayyun gotso wanda ko wani guda jin sa take kamar zata sheƙa don Daɗi . Ihu take yi tana faɗin Shiga Basiru ... Cigaba don Allah, Wayyo na manta komai Dadi Basiru , Cigaba ciki, ciki ,ciki Ashh Wayyyyo ni, Dannnna danna , Dannnna.....Hannun ta tasa tana shafa saman Durinta tare da girgizata tana ƙara banƙare masa kamar sanuwa Nonuwan ta sun kalli kudu da arewa wasu falau a zube babu sha'awa sai na iskancin . Aaaaashhhhh! Ta saki wani ihu tare da ban ƙarewa tana dannan yatsarta cikin Gidan Durin nata, tana sakin nishi tare da fara ambaliyyar fitar ruwa . Baya Basiru yayi yana zare Sarauniyar tasa mai wujijjiga Zawarawa irin su Rabi , yana cigaba da kaɗata da hannun sa yana wani girgiza ta tare da Kallon Rabi yana jan yaji da iska alamu bai ishesa ba . Bai gaji da cin Durin nata ba . Nishi ita kuwa take tana yar murmushi don taji dadi ta kuma ɗan ji a jikin ta , don Abin tsohon jini da sabo dole akwai banbanci . Matsawa yayi kusa da ita yana ƙara Girgiza buran sa tare da furta “ Juya , juya , juya da Sauri na saka ”. Tuni ta fahimci inda ya nufa duk da idanun sa a rufe suke baya ko iya buɗe su saboda ficewar hayyaci . Goho zaki mun Rabi , Goho , Goho juya da Sauri , Sshhhhh. Ya furta yana cigaba da girgiza Aswiran tasaa. Da Sauri Rabi ta juya jiki na Rawa kamar wani uban ta , tana dafe filo tare da Juya masa baya tana masa Goho daga Zaune , ko ina ya buɗe balau. Hannun sa yakai yana kunna fankar ɗakin don gumi ke karyo masa kana ya fara danna Shakiran tasa ciki yana fara cinta tare da buga mata gotso fafat fat fat . Uhhhhh Shhhhsh Basiru na Baby Ashhhh Wayyo gindi......Wayyo Ushhh Ciki Basiru na , Zan kawo wayyo zan kawo dadi .....Hannun sa yakai yana rufe mata baki tare da wani irin lanƙwaso da wuyar ta yana furta “ A'a Kar ki kawo ban gaji ba , barni naci gindinki da Daɗi Rabi Kamar baki taɓa Aure Washhhh Rabi Auren ki dole . Babu mai rabani dake ina sonki Rabi Wayyoo Dadi Gindin ya haɗu ki haɗa ciki Wayyo Daɗi na! Ashhh Buɗe Gwale mun ciki saka hannu Gwale na nitsa . Yana maganar yana wani irin sukuwa da tsalle cikin Durinta ji kake facal facal facal fattttt³ . Basiru duka kudin ka riƙe ka tara mana na Aure , Muyi Aure Basiru . Ta furta tana ƙara Gwale masa cinyoyin ta . Dukan su ba a hayyacin su suke ba , kowa yana kololuwar gushewar hayyaci . A haka suka shafe awanni kusan biyu zuwa uku . Gaba ɗaya sun yi ratata . Sai wuraren can sannan Rabi ta fara shirya wa don zuwa saƙon gidan Hajiya Atika, wato Wurin bokon ta Aruguntsu mai faɗi da cikawa a cewan su ”. ** Da wani irin sanɗa take buɗe hannun ta tare da tura Ɓakin labulen Ɗakin tsubbun boka Aruguntsu, kana cikin duniya Hannu na jinjina take furta “ Barka dai Boka Aruguntsu mai fadi da cikawa✊🏻” . Wani irin boka ne baƙiƙirin , fuskar shi abin tsoro ne , gashi tsoho ba dattijo ba , amma rayuwar sa ta ƙare a haka . Buɗe dafaffun haƙoransa yayi wanda suka yi jajir a ƙazance . Rabi Rabi duniya . Ya furta yana Mata alama da Wurin zama . Gaban sa ta zauna tana yashe baki tare da fara kora masa jawabi kan Abin dake tafe da ita . Inda Aruguntsu ya saki wani irin dariya kana yace “ Ki mun Abin Daɗi kawai Rabi , bana buƙatar ko sisin ki , amma zaki sha mamaki idan nace Miki zaki koma kiga halin da Gidan can yake ciki , don yanzu haka na tura masu da Aljani Kiribau , mai haɗin musiba kenan...yanzu Zakiji aure ya mutu a mintina biyu . Wani irin zabura Rabi tayi na farin ciki tana furta “ Yau Sai kace ya ishe ka Boka Aruguntsu, Yanzu dai Bara na fara ka gani . Tana maganan tare da Sauke jakar ta , Da mayafi tana Fara Yi masa tsirara alamu ta saba Da Wannan baɗalar . Wani irin mutuwar zaune yayi don yana Masifar son ganin nono . Ɗaga masa shi tayi tana sakin Murmushi tare da fiddo masa da harshe tana masa Alamun tsotso kana tace “ Zaka sha ...Bara nazo na baka kasha ka tsotsa ”. Rabi me kayan Dadi . Hahahaha! Ya furta yana wani sakin shaiɗanin dariya kana ya yi wani yarfe yarfen sa yana zubawa a cikin wani Tukunyar ƙasa yana fara kiran sunan Alhaji Adamu tare da Hajiya Falmata . Zama tayi a daga Gyefen sa bayan tayi tuffffff kana tace “ Yau Nine zan yi maka komai bana Son ka wahalar da ko ɗan yatsar ka ”. Aaaaashhhhh Kuma zan samu gamsuwa? . Turaa masa nonon ta tayi a baki tana fara masa tamkar ƙaramin yaro . Tare da kai hannun ta ɗaya tana shafa buran sa tare da lilaya ta tana wani irin mulmulata . Nan take jikin Aruguntsu ya fara kerma yana ƙara kiran sunan Aljani Kiribau don yayi Saurin Ƙaddamar da Aikin . Sai da ta gama rikita tsohon boka kana ta Karkace tana ɗaga ƙafarta da cinyarta tana cewa “ Shiga a haka kaji irin daɗin . Don Ni bana taɓa gajiya da jin gindin maza a jikina . Ta furta tana washe masa baki . Kullum daɗi kike dashi kamar suga Rabi . Wayyo zata katse zai fita Daɗi Rabi . Ya fara sambatu yana Wani tanƙware tanƙware . Ita ko ƙara shigar da Buran sa take yi da yaji duniya tana faɗin Daɗi Aruguntsu kar ka fitar , daɗi da daɗi ko ? . Wuce Daɗi Aljannar duniya kenan Suga na! Ya furta yana ƙara danna Buran sa cikin Durinta yana sakin Wasu irin sambatu . Babu Abun da ya kai nan Daɗi Rabi , gindinki da Dadi gobe ki dawo ki faɗa mun abin da kika gani idan kin koma . Tom Aruguntsu. Close the chapter 32🙌🏻✍🏻 mu haɗu a next chapter 33 . Don muji wasu ɓangarorin na labarin RAINON SOJA. ko wani hali Uncle Haidar yake ciki? Ina Ya Khalil ma ? Shin zai iya sukuni yayi dogon lokaci bai ga hurul ainin nasa ba? Ya maganan sauran jarumai, kowa da chaptern sa , and zamu iso kan su step by step inshallah . Kwana biyu ayuka sun mun yawa shiyasa muke fashin yin update but now alhmdlh komai yayi settle down . Zaku cigaba da samun update fiye da farko ma in Allah ya SO! Don Allah kar ki fitar mun da Wannan littafi haka kema kar ki karanta indai baki biya Ni ba . Regular payment ₦500 ne kacal Vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 don't call only WhatsApp 🙅🏻‍♀️ . If it's Vtu transfer send it via 09061466409 wannan kuma kira ne kaɗai ban da WhatsApp 🙌🏻 lav you all.[1/21, 10:36 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* _________________________ *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 33~34 _________________________ Close rabi's chapter let's continue to chapter 33 💃🏻✍🏻. Chapter for #Ma'eesha#Doctor Bulama#Ali haidar#nurse Narret#Hajiya Hajara#bushira#General sale yelwa house#mami#jidder#close with chapter 33~34 can't wait for the chapter 35💃🏻💃🏻. A matuƙar gigice ya tashi daga Zaunen da yake , gani tayi ya juya da Sauri yana barin Office Ɗin nata inda take masa bayani ita da Doctor Bulama akan matsalar ciwon Ma'eesha . Hada Ido suka yi da Doctor Bulama inda cikin Sauri ya furta “ mu bi bayan sa , ki yi ƙoƙarin.....Kai Doctor don Allah bakai ne zaka faɗa mun Aiki na ba , ai nasan aiki na Yallaɓai , ta furta tana Ficewa daga Office ɗin cike da tsayayya irin na likita da nurse . Fuuuuu da sauri ta biyo bayan Aliyu haidar inda tuni ya isa Special room ɗin da aka ƙwantar da Ma'eesha . A hankali yake tunano da Al'amura masu yawo a memory ɗin shi ”. Wayyo Uncle mutuwa xanyi . Huhhhhhwwww Saurin matsawa yayi inda yake jin sambatun ta , alamu barci take yi a wannan lokacin amma babu abin da take yi face mafarkin gata yana bata horon zama Soja . Tsugunawa yayi yana rage Tsawon sa gaban Gadon da take kwance dai dai wannan sa'ilin Nurse narret da Doctor Bulama na shigowa . Hannun sa yasa yana shafa Gyefen Saman Goshin ta kana rintse idanun sa . A hankali ya furta “ Na sauya komai , a yanzu ba zan takura Miki sai kinyi soja ba, Zan saka ki zama cikakkiyar mace Wanda ko wani ɗa namiji zai Alfahari dake Ma'eesha . You're always my champ. My whole world Ni kaɗai ne nasan hakan , Ya furta yana dafe ɓarayi guda na ƙirjin sa dake buga masa dai dai . Kallon Doctor Bulama Nurse narret tayi kana ta harare sa sai kuma ta taka a hankali tana isa inda Aliyu yake kamin tace “ Ka kwantar da hankalin ka Sir , a yanzu magunguna za'a ɗaurata akai , Sannan komai zai dai dai ta inshallah . Ai ba wani babban matsala bane . Da'alama na lura kana son wannan ƙanwar taka sosai . Wani irin kallo Aliyu yayi mata da idanun sa suka kaɗa suka yi Jah , Cike da dakakkiyar Muryar sa na babu wasa ya furta “ Har mutuwa zan iya yi akanta , ki tabbatar kin bani maganin da Ma'eesha na zata dawo yanda take , sannan kuyi bayanin komai da komai naku zan saka a tura maku ”. Okay sir . Ta furta tana dan rage Tsawon ta na girmamawa . Don zafin kan sa ya burgeta ya kuma kara mata jin ƙaunar sa a zuciya ”. tabbas namiji ne! Ta furta tana wani taunar ƙasan laɓɓanta . Muryar Doctor Bulama ne ya katse ta yana dawo da ita daga Hayyacin ta don tuni ta fara lulawa duniyar rayuwar ta gata ga Sojan nata Wato Haidar . Sir! Don Allah ka sauke ta ta warware kana sai ko zuwa gobe ne a sallameta. No I want always to be with my baby . Ali ya furta yana ɗaukar ta cak tare da kokarin barin room ɗin . No sir ni da kaina zan kula da ita ... Nurse Narret ta furta tana kokarin kai hannu tare da Amsan ma'eesha wacce ya ɗauketa tamkar wata ƙaramar yarinya small baby. Cike da jin kan nan nasa ya Girgiza kai cikin mulki irin na ɗa namiji bare kuma shi dama ga gadara da izza ta SOJA, wuce su yayi yana fara nufar Farfajiyar Asibitin inda moton sa take fake . back seat ya buɗe yana ƙwantar da ita , kana ya rufe yana dawowa mazaunin sa duka suna biye dashi , har ya shige moton kana suyi sallama a taƙaice . Bayan ficewar sa ne daga Asibitin nan take ya fara tunanin barin garin Kaduna zuwa Lagos. Sauke numfashi yayi haka kurum yake jin tsanan garin a Zuciyar sa wanda bai san dalilin hakan ba . Hannun sa ya kai yana gyara mirror dake Hasko masa fuskar Ma'eesha wacce har a lokacin barci take yi. Murmushi naga ya saki yana furta “ Tana girma muni take yi ma , Amma a yarintar ta cutie ce 😻 but now ita ganin kanta take yi wata mai ƙyau can can saboda yanda ake kambamata Bama kaman Daddy da yake kiranta da Queen of beauty 😊 murmushi yayi yana ɗan ɗauke kallon sa daga gareta tare da kallon bakin hanya da yanda masu Ababen hawa ke wucewa . Gidan sa na nan Kaduna ya nufa don bai son zaman barikin ma a yanzu kwata² . Wannan yasa shi nufar gidan nasa da ita kai tsaye ”. ** Wata irin kyaƙyƙyawar mace ce yar dattijiwa wacce a shakaru ba zata Haura 42 ba a duniya ta fara shigowa cikin farfajiyar gidan General Saleh Yelwa . Motoci ne ke bin ta alamun masu mata rakiya ne . Kai da ganin irin wannan motoci kasan matar dake cikin wannan moto ba ƙaramar mace Bace , haka zalika sune ake kira da Duniya ta yarda dasu . Sai da motocin suka gama tsayuwa ne a layin su ,kana Wata Hajiya ta fito tana takowa tare da buɗe Murfin moton na biyu , inda Ni a kallon farko na ɗauka itace ma aka yi ma rakiyar zuwa gidan General Saleh yelwa . Cike da mulki ta sako ƙafarta ɗaya inda naga Wasu irin awarwaro da rings na gold suna walwali tare da kare hasken ranan wurin . Ƙafar nan nata fari tarrrrr gashi luƙwi dashi wannan zai shaida maka mai ƙafar macece babba kuma mai jikin mata wato mai ƙiba . Jakarta Ta miƙo kana ta fito gaba ɗayan ta . Ohhhh mashaallh shine Abin da na iya furtawa . Yar gayu gayu gayu ce ta ƙarshe . Fuskar nan nata yasha make Up na zamani wanda a shekarun ta baka ce zata yi shi ba . Ta ƙayatu kuma sannan ta haɗu Ainun maƙura . Sanye take cikin wata jallabiya ta mata wanda tsadarta ta haura 100k maroon Color . Doguwar mace ce mai jiki ga tsaho sai ta dirkake tayi dai dai . Ɗan motsa laɓɓanta tayi wanda yake sheƙi kana ta furta “ Bushira riƙa mun Wannan jakar , ta ƙare maganan tare da ɗan datsar laɓɓanta na ƙasa Wanda yayi sanadin motsawar 2 dimples ɗin ta yana loɓawa na gyefe da Gyefen fuska . Tom Ranki ya daɗe Hajajju , Bushira ta furta tana Amsan jakar da tsadarta ya haura 150k haɗe da takalmin ta mai ɗan tudu daga ƙasa . Hannun tasa tana gyara Hular jallabiyar tare da gyara zubuwar gashin kan ta , wanda da fari na ɗauka Attachment ne , sai daga bisani na fahimta gashin ta ne yasha wannan ɗan bara'uban gyaran har gadon baya . Ko mayafi babu gandasdas ta fara takawa tana shiga ixuwa cikin gidan Saleh Yelwa, tana bin ko ina da kallo . Yayin da Bushira ke take mata baya , sauran makarkaban nata suna tsayawa daga Waje . Gilashin idanun ta shi kan shi tsadar shi irin wanda ake yi da ruwan gold ne wanda a kuɗin mu ta Nigeria zai kai 800k . mai haske ne , amma anyi shi da faɗi wanda ya tsaya ya kara mata kyau da cikar hajittaka ta manya . Bushira zan iya bin stairs kuwa ? Babu lifta ne a gidan ? . Muryar ta mai kama da na shuwa ya katse Ni . afuwan Hajiya aƙwai tuba nake ko zamu bi tacan . No.. No! Na ɗan miƙa ƙafa ai . Ta furta tana ƙare shigewa tare da hayewa matattakalan . Mami!! Mami come out and see something surprise 🫶🏻💃🏻 “ Jidder ta furta da gudun ta tana saukowa daga stairs ɗin falon tana takowa inda Hajiya Hajara ke washe mata baki tana furta “ Come on my baby , give a warm hug 🤗 ”. Da gudu Jidder ta faɗa jikin ta tare da cewa “ I'm happy to see you mom , I'm so much happy ma'am . Murmushi Hajiya Hajara tayi tana Rungume Jidder kana tace “ Yeah my babe happy to see too . Kin ganki yanda kika ƙara ƙyau ? . Murmushi Jidder tayi tana gyaɗa kai tare da cewa “ Yessss Mom I'm always prettie , Sannan Mami kinyi kyau sosai Kema , duka ɗakin Hajiya Kaka babu mai ƙyaunki me yasa? Ko Alhaji tsoho kika biyo sune yar larabawan mali ....... Murmushi Hajiya Hajara tayi tana buɗe baki zata yi Magana kenan idanun ta suka sauka akan babban hoton family na dake maƙale a bangon falon...dukan su cikin Farin ciki suke a wannan sa'ilin sai dai nata Farin cikin da harkar yafi na kowa . That's how she is ....Which girl is that? Wacece wannan na ganta a family photo naku ? Mamin ta ƙara haihuwa ne ban sani ba.....................? Don girman Allah kar ki karanta indai baki biyani ba , haka kuma kema kar ki fitar mun da Littaffi🙏🏻ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 only WhatsApp . Idan kuma Vtu transfer ne send it via 090614666409 only call thanks love 🫶🏻 . Next chapter 35 is on the way✍🏻💃🏻 .#mrs usm...#Antymmnteddy. [1/21, 3:01 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 35~36 _________________________ Ɗan Gimtse fuska Jidder tayi tana caɓe baki tare da ƙoƙarin magana dai dai Mami na saukowa cikin shigar ta na kamala complete house wife. Yanzu fa Mami abu yayi sauƙi wannan shigar turawan an daina shi ba kullum ba . Sai dai har yanzu yanda take takonta kasan macece mai kamar maza Wato police ”. Wani irin ƙayataccen murmushi ta saki tana ɗan karkacewa tare da kallon Hoton da suke kallo har da jidder wacce tayi tamkar yau ta fara ganin Ma'eesha a Duniya . That's my baby girl da nake baki labari Ma'eesha ta kenan! Mami ta furta tana faɗaɗa fara'ar ta . Caɓe baki Hajiya Hajara tayi tana kallon gyefen ta da shirin zama , don taji labarin Ma'eeshan tun kamin zuwan ta a bakin mutane da Dama . Sai dai kurum taji bata ra'ayin ta duba ga maganganun da jidder da faɗa mata akan yanda suke nuna soyayyar su ga yarinyar da basu san Asalin ta ba . Ganin tana shirin zama ne yasa Mami saurin dakatar da ita da cewa “ A'a Hajara anan kuma ? Mu shiga daga ciki ” . Hummmm ta numfasa tana kallon Bushira kana tace “ Ki jira mu ”. Tom Ranki ya daɗe ....Bushira ta furta tana yin ƙasss da kanta . Bin bayan Mami su duka suka yi Hajiya Hajara da jidder dake ta jin dadin Yanda Mom Hajara ta nuna akan Ma'eesha a Zuciyar ta tana cewa “ Ai ma Wani Abu sai Ya Haidar ya dawo dake zaki ci ubanki ne”. Falon Mami na sama suka shiga inda suka yi ma kan su masauki , Gaba Ɗaya Hajiya Hajara ta sauya fuskar ta babu Annuri don da magana fal a Zuciyar ta gami da Wannan baƙuwar fuskar da ta gani a cikin a halin General Saleh Yelwa . Tum-tum mat ta zauna inda Itama mami ta zauna gaban su shaƙe da kayan motsa baki . Ita kam jidder Resting chair ɗin dake daga gyefe kaɗan ta nema ta zauna , tana zaman jiran mene zai fito daga bakin Hajiya Hajara. Don kaf dangi anyi ittifaƙi da Rashin kirkinta musamman idan Abu bai mata ba . Dan Tsawa Mami tayi tana Binta da kallo , don ganin yanda ta lula Duniyar tunani yasa ta tuno da maganan likita don ba'a daɗe da dawo da ita daga India ba akan lafiyar ƙwaƙwalwarta , don a shekarun baya Ta samu matsala na mantuwa, inda a yanzu ma Wasu Kaɗan ne daga cikin rayuwarta na baya ta iya tunawa dashi , shine Rayuwar ahalinta. Ta ɗebi shekaru a wani ƙauyen Fulani tana rayuwa da mutane masu amana , sai kuma rana ƙwatsaaam ta tuna da Ɓangare na Rayuwar ta da Iyalanta wannan ne sanadiyyar dawowan ta har aka yi nasaran ganin ta. Fatan su a yanzu shine kar ta tuna da Abubuwa da yawa da suka faru , wanda ya haddasa masu baƙin ciki a rayuwar ta mara iyaka . Har kuma iya yanzu suka tuno da Wannan mutumi babu Abin da suke bin sa dashi sai ALLAH ya isa! Hummmm Jan numfashi Mami tayi kana tace “ Hajara tunanin me kike yi haka ? , Da Wani Abu ne ?” . Sauke lemun hannun ta tayi tana mai dashi saman plate ɗin dake gaban ta . Kana ta kalli Mami fuska babu walwala tace “ Ina Boy? Ya girma sosai ko? ”. Yana tare da Ma'eesha ina zai tuna da ke Mom? Ai idan suna tare bai ganin kowa , har gwara shi da Khalil ma , don ko me zata yi ba'a mata faɗa ”. Muryar jidder ya katse su wacce take latsa wayar ta tana kwararo zance . Ya ishe Ni haka! Kuji mun mara kunya dake ake yi ne? . Mami ta katse Ta cike da Tsawa , Wannan yasa Jidder kallon ta tare da kama bakin ta . Haba Mamin Haidar Meye na wannan faɗan haka ? Jidder ce kike ma wannan tsawan nawa duka take ? Ai wannan zaki firgita mata tunani ne , Aƙwai shekarun da idan yara basu kai ba wani Hayaniya duka bai kamata da ayi masu shi ba. Tsayawa Mami tayi tana kallon Mom Hajara don bata yi wani mamaki ba ,don tasan halin Hajara da son nata. Cike da San yi ta furta “ Ta dame Ni da Ma'eesha tun da nake ban taɓa ganin masifaffiya irin jidder ba. Wai ita wannan Ma'eesha wacece? Kai Anya??? . Mom Hajara ta furta tana bin mami da Wani irin kallo . Yarinya ce mai kyau hankali da tarbiyya momy ga haƙuri ba irin Wancen mummunan mai ƙaton Goshi ba . Saurin juyawa Duka suka yi suna kallon hanyar shigowa inda Khalil ke takowa cike da takon sa . Fuskar sa Sake yana kallon ɓangaren da Jidder take ya watsa mata Wani irin harara da sai da ta shiga taitayin ta. Kallon su duka tayi kawai sai ta miƙe tana saka kukan sarganci da Gata tare da cewa “ Mami nafi shekara goma a cikin wannan halin hantarar da suke yi mun , tun da Ma'eesha ta shigo Rayuwar mu nake fuskantar tsana.....Kawai sai ta rushe da kuka da gudu tana juyawa tare da barin falon . Kyaji dashi halin ki zaki gyara. Mami ta furta tana jan ɗan tsaki tare da tsuwa tana gyara zama . Zama Khalil yayi a kujeran da jidder ta miƙe kana muryar Hajiya Hajara ya katse su tana cewa “ Gaskiya Nima naji na tsani wannan Yarinyar haba..........! Don Allah kar ki karanta mun idan baki biyani ba . Ga masu buƙatar payment regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 tare da shaidar biya evidence of payment .idan Vtu transfer ne sai ki tura ta Wannan number 09061466409 .#Antymmnteddy. [1/21, 8:12 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 37~38 _________________________ Gaba ɗaya kun fifita yarinya yar tsuntuwa ce fa? Meye kuke yi ne haka ? Gaskiya raina ya fara ɓaci yanzu zan tashi na bar cikin gidan nan , kuma dana san Wannan Zan taho na tadda da banzo ba . Hajiya Hajara ta furta tana miƙewa tare da Ɗaukar fankacecen Gilashin idon ta wanda ta Ajiye a gyefe . Sanin hali yafi sanin kama ,wannan yasa Mami saurin riƙo hannun ta , don ta san ta da zuciya irin na Haidar a yanda mami ke cewa ita ya ɗebo a saurin ƙufula da fushi . Habawa Hajara me yayi Zafi? Don Allah ki zauna . Yanzu ya gida ya kuma Hajiyar ta mu ?. Mami ta furta zancen cike da Sanyi da kuma rarrashi . Ɗan jimmmm Hajiya Hajara tayi kana tace “ Kowa lafiya amma ba fa zaki gane kan gadona ba sai naji kin rarraso mun Jidder ta dawo mun cigaba da Hira ”. Murmushi Mami tayi kana ta gyaɗa mata kai tana furta “ Shikenn Bara naje da kaina ma na rarraso Miki ita . Amma....Aaaaaammmm Khalil taho ka kira mun Boy yanzu tun da shi bai neme Ni ba . Hmmm. Wani guntun Numfashi Ya sauke , a hankali ya fara tuno da sihirtaccen ƙyawunta da Wannan murmushin nata . Gani suka yi ya saki Murmushi yana furta “ I miss You so much ”. 🤔To! Kai kuma da Wane? Matar da zaka Aura Maryam ko kuwa wacce kake magana? Mom Hajara ta katse shi tana bin sa da kallon rashin fahimta . No mom , Ma'eesha nake nufi nayi kyawarta da Wannan murmushin nata.....mtswwwww! Mom Hajara ta ja dogon tsaki kana tace “ Anya Wannan yarinyar ba maƙiya ne ba suka jefo ta cikin gidan nan don wani mugun Abun?. Subhanallah! Mami ta furta tana ɓata rai ƙwarai wanda hakan yasa Hajiya Hajara miƙa masa waya tana cewa “ Kira mun shi yanzu ”. Amsar Wayar yayi bai ce mata komai ba, don ransa sa ya fara sosuwa da maganan Mom Hajara ɗin . Gani tayi ya fara kiran Wayar Haidar ta Wayar sa , duk da yasan ba wani jituwa ke tsakanin su ba . Wata ƙil ya ɗaga ko kuma akasin haka ”. ** Ɓangaren Aliyu kuwa yana Tsaye yana kange da Waya a kunnen sa suna Magana da Aminin nasa Areef wanda yake ta cewa “ Ina jinka, tun tuni kana ta Wani kame kame da fa magana a bakin ka amma kana mun shiru ya dai? . Ƙwanciya Areef yayi yana ɗan sosa ƙyayarsa don bai san ta ina zai fara masa bayanin lamarin ba . Mtswwwww! Dogon tsaki Ali yaja cike da fushi don bai san shiru Gashi dai ɓakin Miskili amma shi sam bai san ayi masa shiru wannan yasa shi cewa “ Zan kashe waya na fa”. I'm sorry Ali kana jina? . A'a ban jinka ”. Ya basa amsa dai dai yana kallon shigowar kiran Khalil amma ya watsar bai bi takai ba. Hummm Babban yayan mu kenan! Areeef ya furta yana wata yar dariya wanda Aliyu kai tsaye yace “ Kaje maganan ka Yallaɓai ”. Hummmm Aliyu Ni kuwa nace kunyi ma Ma'eesha miji ne?🤔🤣ƙitttttt! Yaji Aliyu ya katse kiran , wanda shi kan sa bai san dalilin da yasa shi yin hakan ba . Bai tsaya kuma jin ƙarikon mai zaice ba ,don tuni ya fahimci inda ya dosa a kalmar sa guda ”. Tsayawa yayi yana cizan laɓɓansa na ƙasa tare da dunkule hannun sa Zuciyar sa na masa zafi da Huci. Me yasa sai Ma'eesha? Ya furta cikin Tsawa yana saurin juyawa tare da nufar Bedroom ɗin sa inda ya barta tana shan Cofee don shi titir a shan Cofee yake . Hummmmm! Da ƙarfi taji saukar Ajiyar zuciyar sa kana cikin sauri ta juyo tana kallon sa . Mamaki ne ya kamata ganin yanda gumi ke karyo masa Wannan yasa ta miƙewa daga tsaye , amma sai da hannu cike da Wannan isan nasa ya dakatar da ita yana mata Alama da ta zauna . Babu musu ta ja ta zauna , Amma Bata daina kallon sa ba , haka bakinta ya kasa shiru wurin furta “ Uncle motsa jini kayi naga Gumi ne a fuskar ka da jikin ka?”. Girgiza mata kai yayi kamin a ɗan daƙile yace “ No”. To wannan gumin fa? . Cike da Arrogant voice ɗin shi ya furta “ I hate Norse ”. Gummmm tayi da bakin ta tana komawa tare da shan Cofee ɗin tana kallon sa a sace a sace . Keeeee!!! Kin ma iya Cofee? . Ya furta cike da neman ta da laifi don ya fanshe Haushin shi ya bata Wahalar don yau ji yake tamkar ya bugi banza! A ganin sa itace take sakar masu fuska har su samu damar tunanin son ta . Kin iya Cofee?? Ya kara Tambayar ta fuska Gimtse babu fara'a . Dan kallon sa tayi tana lumshe lumsassun idanun ta kamin ta girgiza masa kai tana cewa “ Aa ban iya ba , Mami ke yi sai kuma yanzu kai da kayi mun . You Are very stupid , kina nufin Common thing Cofee baki iya ba???..........Good night lavs🫶🏻🤣🤣😻 yau dai Ma'eesha taga banu a hannun Aliyu , Allah ya ƙwaceta don yau da wuya bata daku ba . Mu tara a next page 39~40 . *Don girman Allah kar ki karanta indai baki biyani ba . Ga Masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 Vtu transfer Kuma ta wannan number 09061466409* [1/22, 1:36 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 39~40 _________________________ Yayi zancen yana wani irin haɗe giran sama da ƙasa . Kallon ta ya kuma yi a karo na biyu ganin yanda jikin ta ke tsuma da kyarma yasa shi cike da Miskilalliyar Murya wanda ba don tana gab dashi ba sam ba zata ji mene yake furtawa ba. “Cofeee??? Ya nanata cike da Muryar damuwa, kana yace “ Maza zauna ki haɗa mun Wani yanzu ”. A hankali ta zauna tana fara jan flask ɗin ruwan zafi kamin ta fara ɗaukar Cofee cup tana kallon sa a ido ido . Gimtse fuska yayi yana hura hanci tare da tattare gida . Wayyo Mami Daddy Uncle yau duka ne yake son yi . Ta furta a Zuciyar ta dai dai tana ɗagowa zata zuba sugar kenan taji tsawar sa yana furta “ Meye kuma na Damuwa a dai dai Wannan lokacin? ”. Mtsww! Yar ƙaramar tsaki yayi yana kallon ta ganin yanda tayi masa ƙurrr da ido . Kin gama ne? Ya furta yana kallon cup din hannun ta. Sam ta manta da sugar a tunanin ta ta zuba ashe babu sai one tea spoon da ta sanya . Cikin Sauri ta miƙa masa tana ja baya , amsa yayi yana motsi da ƙafarsa kana yace “ zo ki mun massage! Ko shima baki iya ba?”. No! Na iya ,Ai ina yi ma Mami idan ta dawo Aiki ta gaji kuma tana cewa na fa iya sosai . Kauda kan sa yayi yana miƙar da ƙafansa tare da cewa “ Oya zo ki fara ”. Matsawa tayi da wannan lukutar jikin nata tana zama daga ƙasan carpet tare da Kama Ƙafarsa tana matsa masa a hankali. Laushin hannun ta ne yasa shi fara mancewa da damuwar sa . A hankali yake sauke Ajiyar zuciya, Wanda ita kan ta tunani ta fara yi kodai Allurar sojan ce zata motsa masa ? , Amma a haka cike da Ɗari ɗari ta furta “ Uncle baka sha Cofee ɗin ba?”. A hankali ya ware Lulun idanun sa yana kallon fuskar ta dake fidda masa da Annuri , hummm jan numfashi yayi yana kauda idanun sa daga gareta tare da kai Cup din Cofee ɗin zuwa bakin sa . Ɗan kurɓa yayi ƙafan yayi saurin kallon ta yana Aje cup ɗin tare da furta “ Oh my God! Ma'eesha meye wannan kika yi? Wai da gaske Cofee baki iya ba? . Ya furta a matuƙar zafafe , kina mace ko Cofee baki iya ba bare kuma akai ma tea da Kayan karin kumallo . Yau zan shiga jikin ki da ƙyau zan yi maganin rawar kan ki . Ai kin iya soyayya!🤔. Cikin Muryar kuka tana shirin ƙwarma masa ihu ta furta “ Innalillahi wa.....yi mun shiru daga nan ko yanzu bakin ki yayi jini, ai baki da macece sai ALLAH daga Ni yau sai ke a cikin gidan nan . Cikin dakakkiyar Muryar sa ya furta “ Oya! your knee should be Down ”. Tuni kukan ta ya ƙaru tsoron sa ya ƙara kamata , zubewa tayi a ƙasa tana Ɗaura Gwiwowin ta bisa tiles ɗin falon tare da haɗe hannayen ta tana furta “ Don Allah Uncle ɗina kayi haƙuri pls uncle Aliyu Wallahi zan haɗa maka Wani me Daɗi kaji Uncle Haidar?”. Kamin ya bata Amsa ne kiran Khalil ya kuma shigo masa a karo na uku wannan yasa shi Ɗagawa a ƙufule yana furta “ What?”. Yanda Khalil yaji Muryar sa yasa jikin sa ɗan yin sanyi , don yasan halin Ali kar yazo yana jin masifa ne ya sauke akan ma'eesha don wannan sababben sa ne , idan yana fushi to akan kowa sauke Haushin sa yake yi . Please Ali ka rage Faɗa , Ka tambayi ya nake? Ammmm.....Sorry ya akayi ? Muryar Haidar ya katse shi , wanda jin hakan yasa Khalil furta “ Ya kake? Ina amanar mu? . Ɗammm jim Haidar yayi kana ya kalli inda Ma'eesha ke matsar ƙwallah, cije labɓan sa yayi na ƙasa kana yace “ Khalil Amanar mu ko Amanata? Meye haɗin ka da ita? . Saurin kallon sa Ma'eesha tayi tana furta “ Ya Khalil ne ?. Wani irin mugun kallo Aliyou ya watsa mata wanda ya sata ja baya tana cigaba da Abin da ya sata amma idanun ta basu sauka akan daina kallon sa ba . Kai kana da matsala wallahi Aliyu , dama Mom ce tazo tana son magana da kai , sai ka bata Ma'eesha su gaisa kamin ku dawo ta ganta”. Ɗannnnnnnn ...................🫶🏻🙌🏻✍🏻. [1/22, 6:43 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 41~42 _________________________ Ɗannnn jim yayi kana yace “ Mom Hajara ce? Bara na kira”. Kai da'alla malam dakata mana , gafa ta kuyi magana kana ƙoƙarin ɓata mun lokaci? kana Wani mun magana kaman kai ne gaba dani.....? Shiru Aliyu yayi yana jin tafarfasa amma babu yanda ya iya dole yayi haƙuri don ya lura shima Khalil ɗin ya fara Hasala ”. Ɓangaren Mom Hajara kuwa da Mami dake Gyefen su bin su take da kallo kana tace “ Wai wannan Abubuwan da kuke yi duka na Meye haka , bani Wayar mana’ . Miƙa mata Wayar yayi yana kauda kai ransa a ɓace ya juya yana ficewa daga falon . A Zuciyar sa yana kisima abubuwa da dama da zaiyi ganin ya raba Haidar da Ma'eesha don a ganin sa zalunci ne irin na Haidar yake gwada mata . ** Falmata! Falmata.....!! Fito a yau Wallahi indai na cika Adamu sai kin bar mun cikin gida na ”. Muryar Alhaji Adamu ya tsinke Hajiya Falmata dake kishingeɗa a tsakiyar falon ta , gigif tayi tana miƙewa daga tsaye ganin Alhaji Adamu a kan ta yana cigaba da Sababin inda yake shiga ba nan yake fita ba . Tsaye ta miƙe tana bin sa da kallo yana tsiyaya ruwar tijaran da tun da take bata taɓa ganin yana yin shi ba ,bare kuma ace wai itace yau yake yi mata ”. Alhaji....” Ta furta tana bin sa da kallo tare da ƙyaf ƙyaf da idanun ta har murzasu take da Hannun ta kana tace “ Mafarki nake yi ne ? Kai ne A gabana kake Mun wannan cin mutuncin? . Kamin Alhaji ya furta wani zance Nasreen dake isowa falon don itama tin daga Ɗakin ta take jin Masifar Alhaji Adamu nan take ta katse su da cewa “ Shi ne fa Mommy, Ai ba Abin mamaki bane , Dama ya gaji dake, don har kin dauki buhunan shimkafa ne zai zo yana Miki wannan sababin,? . Ke rufe mun baki mara kunyar banza da Wofi! A yau ina sakin Uwar ki zaki tattara duka ku bar mun cikin gida . Wani irin zafi Nasreen taji wannan yasata buɗe baki a zafafe tana cewa “ Daɗin Abin tun kamin Kayi Arziƙi mahaifina yana dashi , Ba talaka bane bare ace a nan muka fara facaka...... Nasreen yi shiru yi shiru Nasreen! Muryar Hajiya Falmata ya katse su cike da makirci da kissa irin nata tana Wani matso ruwan hawaye , kana tace “ Ai ma yayi ƙoƙari kuma Ahir kar na ƙarajin ko da wasa kin yi Tsayayya da Alhaji Adamu , Ɗauke shi matsayin mahaifin ki don shine komai namu.....ta ƙare maganan cikin Wani Sanyin , Wanda yasa Alhaji Adamu Juyawa fuuuuuu yana barin falon duk da bai san dalilin da na yin hakan ba . Amma kuma a da baya yayi ƙudurin ganin ya kora Hajiya Falmata a gidan nasa , duk da duka matan sa babu Wanda yake so da ƙauna yake kuma shakka da tsoro kamar ta . Ni Ko nace da yake Abin na ƙasa ne ba ta ALLAH ce ba ”. Bayan fitar Alhaji ne Nasreen ta kalli Hajiya Falmata kana cike da ɓacin Rai ta furta “ Mommy yanzu akan Wannan Ɗan ƙauyen mijin naki kike mun Tsawa? Har da faɗa ? Mommy magana fa yake faɗa Miki da zagi duka ya Auna miki, kalli fa ki ganki ba'a jin sa bane , wallahi ba don kuɗin sa ba ko Almajiri ba zamu aje sa a cikin gidan mu ba . Hummmmm......” wani Jan Ajiyar zuciya Hajiya falmats tayi kana tace “ Nasreen kenan! Har yanzu ke yarinya ce , to ban da abinki Baga shi kin gama magana ba ? Kin ce Ba don kuɗin sa ba ? Tun da kika ga haka ya faru to da Wani ƙasa , kuma duk wanda ya shiga Tsakani ba xan bar shi ba Wallahi Ni falmata na rantse. Ta furta tana wani irin kumbura wuya da ciko shi , don ta lashi takobin abubuwa da dama . ** Hahahahaha! Tashin Dariyar Hajiya Atika ka keji ta ko ina tana Wani irin ɓaɓɓaka shi kana ta kalli Rabi tana cewa “ Rabi Rabi kenan! Tawa! Gaskiya ban san irin abun da zance Miki ba ko kuma zan baki . Amma yanzu zan haura sama , Zan Miki ƙyautar Wani sarƙa da Ɗan kunne na Gwal nawa inshallah . Zubewa Rabi tayi ƙasa jiki na Rawa tana Ƙwarara godiya a haka Hajiya Atika ta wuce ta ,tana Wani irin murmushi.....ita kuwa rabi a Zuciyar ta cewa take “ A gobe zan koma wurin Aruguntsu don yaji meke wakana sannan Nima na bashi kaina don ya cigaba da jefo masu Marmaran Aiki . A yau zuwa Gobe nake so Hajiya Falmata ta bar cikin gidan nan . ** Cike da natsuwa take masa magana cikin mulkin nan nata , kana tace “ Haidar yaushe zaka dawo ? Inaso ka dawo kamin ka wuce Lagos ina Son ganin ka . Gyaɗa kan sa yayi yana furta “ Ok Mom, Inshallah a gobe zan taho , amma kuma a goben zan bi Flight na 5:pm. Zuwa Lagos ma sauka da dare . Ɗan sauke numfashi Mom hajara tayi kana tace “Alright ka kula da kan ka”. Ok ya furta yana sauke Wayar daga kunnen sa . Kallon sa Ma'eesha tayi [1/23, 6:56 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 43~44 #A fear kisssssss💋 _________________________ Kallon sa Ma'eesha tayi tana ɗan tunanin mene ya sauya shi haka lokaci guda? . Amsa shanye abun da kika haɗa yanzu , kamin na sauke hukunci na akan ki . Jiki na Rawa Ma'eesha ta amsa tana Fara shanye Cofee ɗin don ku rashin sugar bata ji ba , don da Wani huƙubar gwara Wani . Kallon Screen ɗin wayar sa yayi yana ganin saƙon Haneefa dake shigo masa kana waigo yana kallon Ma'eesha dake fidda zufa da gumin Wahala . Haɗa mun Wani yanzu ”. Ya furta yana cigaba da Latsa Wayar sa alamu Sending massage yake yi ....Wayyo Uncle Wallahi ban iya ba. Shashancin Banza! Amma kin iya surutu ai . Taho nan .... Ya furta yana bin ta da Wani irin kallo da ta rasa fahimtar sa . A sanyaye ta matsa tana tsaya masa aka . Wanda Hakan yasa Aliyu cewa “ Ɗauko mun Cup ɗin ..... Motsawa tayi tana ɗauko masa da ruwan zafin da komai , kana ta miƙa masa , yana Amsa ya Aje a gyefen sa . ɗago da duludulun idanun sa yayi yana Zuba su a saman fuskar ta ....kamin yayi mata magana da ido ba tare da yace mata komai ba , wanda hakan yasa Ma'eesha shiga yanayin to me yake nufi ? . Summmmm ta fara ja baya tare da Ƙoƙarin matsawa gare sa , Amma Kamar a mafarki ji tayi ya jawo ta jikin sa yana mata mazauni bisa cinyar sa ......Cike da mamaki take kallon sa don bata jin ko tana ƙarama ya taɓa zaunar da ita a jikin sa haka kurum ba tare da Wani hukuncin zai yi mata ba . Uncle Haidar kayi hakuri zan haɗa maka Cofee ɗin yanxu . Ta furta tana bin sa da kallo a sassace jikin ta na kyarma da rawa na tsoro . Wani irin kallo Yayi mata yana Ajiye Wayar tasa gyefe kana ya ja Numfashi yana saukewa a hankali....“ Ma'eesha.....¡”. Ya furta yana zuba mata manyan idanun sa , Tare da jiran amsa daga gareta ”. Na'am Uncle 🥹 ta furta idanun ta na ciko da Hawaye . Hummmm Ma'eesha faɗa mun Waye Ni a wurin ki ? Tsoro na kike ji ? Buɗe baki kiyi mun magana yanzu . Ya furta yana kai hannun sa tare da ɗaurawa bisa madaidaitan laɓɓanta masu laushi . Kai Uncle ɗina ne , kuma Yaya na! Zan ma iya kiran ka Da Komai nawa inji Mami, har Daddy duka🤗 ta furta cike da Yarinta tana kallon sa tare da Sakin masa murmushi.......Wani irin nauyi ne yaji kan sa yayi zuciyar sa na masa wani matattakala . Idanun sa sun sauya a lokaci daya . Uncle me yasa ka chanja? Ba haka bane ba kai ba Yaya na bane? Ta furta jikin ta na yin sanyi , Musamman ganin yanda duka ya sauya . A'a Ma'eesha kece kika sauya Ni gaba ɗaya kin burkita Ni. Kallon sa tayi tana Gaxa Fahimtar inda zancen sa ya nufa . Muryar sa ce ta katse ta yana cewa “ Baki fahimta ba ko Ma'eesha? Bana so ki fahimta yanzu , Amma ki a yanzu zan koya Miki Cofee Ɗin . Hummmmm ta furta tana gyaɗa masa kai tare da bin sa da kallo . Hannun sa yakai yana gyara mata zama tare da fara haɗa mata Cofee ɗin yana nuna mata komai cike da natsuwa tamkar bashi ba ne wannan Ali haidar din da ta sani . Uncle Haidar dama ka iya haɗa Cofee? Ammmmmm.......Shiiiii .....ya katse ta yana Ɗaura yatsarsa akan laɓɓan sa , kana ya sauke idanun sa yana cewa “ Kin san bana Son Hayaniya da surutu silent please ”. Hummmmmm ta sauke numfashi tana bin sa da kallo , kana yace Ɗauka kisha kiji irin daɗin da zaiyi.....” kallon sa tayi tana gyara zaman ta tare da Ɗaukar cup ɗin tana shaaaaaaaaa .....Wow Uncle ka iya sosai. Gobe ke zaki haɗa mun naji irin naki kema😄 ya furta yana Mata dariya ,wanda rabon da ta ga irin shi ta manta . Yanzu maza kije kiyi Sallah sai kiyi barci zan fita naje na dawo . A gobe zamu koma gida ki ga ƙanwar mami Mom Hajara daga can ne nake so mu wuce Lagos inshallah ”. Ya ƙare maganan yana Kallon ta. Uncle Haidar Yau babu exercise ɗin ne ? Ta furta tana bin sa da kallon mmki ”. Daga yau babu Wani training ina so ki zama cikakkiyar mace ce ba SOJA ba . Uncle! Ma'eesha ta kira sunan sa cike da mamaki kana tace “ Me yasa?. Lumshe idanun sa yayi yana Girgiza mata kai alamun A'a, tashi kije kiyi Abin da nace . Ya furta cike da Ɗan Tsawa yana bin ta da kallo . A hankali ta miƙe tana bashi Wuri ba tare da ta kuma cewa komai ba . Da ido yake bin ta da kallo har ta kusa shigewa Bedroom ɗin ta ya kirawo sunan ta “ Ma'eesha...” cikin natsuwa ta juyo tana ƙaƙaro murmushin nan nata Wanda take masa a duk lokacin da ya ɓata mata rai gudun kar Ta jawo ma kan ta wani Wahalar . Miƙewa yayi yana tankawa inda take tare da Isa gaban ta , yana kafe idanun ta da kallo , wanda yafi kowa fahimtar abubuwan dake cikin su na Damuwa ko akasin shi . Bakya farin ciki ko? Na ɓata Miki rai ne ? Ya furta yana bin Idanun ta da kallo , wanda tayi Saurin Girgiza kai alamun a'a, amma kuma sai taji Zuciyar ta ya tsinke ta kasa daurewa , Wasu irin Hawaye ne suka fara sauko mata masu zafi da jin kewa , Amma saboda Hakuri irin nata sai motsa laɓbanta tayi tana cewa “ A'a Uncle ba kayi mun komai ba , ina Sonka! Me zai sa naji haush...................wani irin xuuuuuuuuuu taji tun daga ƙafarta har tsakar ka . Jin ta tayi duka ya haɗa jikin ta da nasa yana Wani irin Rungume ta tamkar wanda za'a rabashi da ita na har Abada . Kukan ta da Hawayen ta su yafi tsanar gani a rayuwar sa . Uncle don Allah ka daina mun faɗa....ta furta tana ƙoƙarin ɗago da fuskar ta , Amma kamin tayi Wani Aune tuni taji bakin sa cikin nata yana Wani irin kama harshen ta tare da fara tsotsa ko numfashi da ƙyarrrrrrrrrrrrrr!!!! Manage please🙏🏻✍🏻 [1/24, 6:05 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba don ALLAH ki daure ki biya kamin ki karanta, regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 46~47 #Bonus #Ma'eesha #Ali Haidar #Khalil #Areeef #Adams #Mom Hajara #Nurse Narret #Jidder #Maryam #Haneefa #Nasreen #Rabi#Aruguntu chapter✍🏻💃🏻💃🏻💃🏻. _________________________ “........Da ƙyar take iya fiddawa , Abubuwan sun sanya ƙwaƙwalwarta sun gagara ɗauka mata bare kuma gangar jikin ta , Wani irin jiri ne ke ɗiban ta , tare da jin Sanyi kaman ana ƙwanƙwatsar ƙafafunta ....Shi kam Sojan namu A suƙune yake shan harshenta a yanzu , Don gaba ɗaya ya maƙale ta da jikin sa , Yana yamutsata tare da Shafa bayan ta zuwa ƙasan lallausan mazaunan ta , Wanda yake jin su tamkar sun fi ko ina laushi a cikin jikin ta , Fuskar sa yaƙara mannawa yana ɗaurawa bisa nata kana ya fara shafa maran ta daga sama yana jin Wani irin yanayi na gushewar hayyaci .....Huhhhhwwwwmmmmmmmmm , Da Wani irin ƙarfi Ta fizge bakin ta daga nashi tana ƙoƙarin ture shi daga jikin ta ne yayi saurin riƙo ta ,yana mai ƙara mannata da faffaɗan ƙirjinsa . Wani irin kuka Ma'eesha ta fashe masa dashi tana bubbuga ƙafarta a ƙasa cike da Wannan shagwaɓar nata Wanda bata san tana yin shi ba , kuma ya zame mata jinin jiki , kuka take tana kiran sunan Daddy Mami ya Khalil.....don Al'amarin na Haidar tsoro ya bata Ta rasa me zata kira shi ma a taƙaice. Wayyo Mami Anty jidder kuzo ku cuce Ni Uncle na yi mun Wani Abu mara ƙyau.....” Hannun sa yakai yana rufe bakin ta , idanun sa sun kaɗa sunyi wani irin ja gaba ɗaya kamannin sa sun sauya mata akan yanda ta san shi. Wannan yasa ta ƙara ƙoƙarin ƙwatar jikin ta , amma kuma sai taji ya katse ta cikin Wani irin wahalalliyar murya yana cewa “ Duka na fi su Sonki da Ƙaunar ki , da Kuma Tausayinki....Ki natsu ko yanzu nayi Abin da Kowa sai ya bar mun ke na Har Abada!🙀Buɗe baki tayi tana cuno ƙaramin bakin nata gaba Tare da cigaba da kuka murya na Rawa tana Son magana amma sai taji ya furta “ warm hug please ”. Kallon sa tayi idanun ta na ƙara zubo da Wasu irin hawaye kana ta ga babu Alamar wasa kuma fa har yanzu baya dawo mata a Uncle Aliyun nata bane , A hankali ta kai hannun ta tana rungume shi tare da fashewa da kuka tana furta “ Wallahi Uncle wannan ba shi bane RAINON da kace zaka mun? Wai a haka ake yin RAINON SOJAN? da Mami tace kai ne kayi mun shi ? Su Ya Khalil bai taɓa mun Wannan Abin da kayi mun ba. Hannun sa yakai yana shafa bayan ta yana sauke Wani irin Ajiyar zuciya kana cikin dasasshiyar murya tamkar mara lafiya yace da ita “ Dama Wa ya isa yayi Miki wannan Ai sai Ni , tun da nike dake! Kar na sake jin Kin mun maganan Khalil, idan kuma ba haka ba a ranar da nake cikin zafi tabbas jikin ki zai faɗa Miki ”. Shiru Tayi tana kame bakin ta tare da maƙalewa bisa jikin sa tana cigaba da shashsheƙar kuka . Duk da yana jin Hawayen nata kuma yana jin zafin saukar su amma baya da control ɗin da zai iya sarrafa kansa wurin hana kansa Abin da yake so a halin yanzu. Sosai yake shafa bayan ta yana Wani gangaro da Yatsarsa zuwa saman cibiyar ta yana ɗan zurawa tare da karkaɗawa , Wani irin lumshe ido yayi yana jin sa tamkar a cikin jikin ta yake yana Shan daɗin ta , Tabbas daga SO na Yaya da Ƙanwa ya koma na jinin jiki , a yanzu kuma so nake na rayuwa har mutuwa dake! Ya furta zancen a Zuciyar sa yana kai hannun sa tare da jan Bra din jikin ta , wani irin saurin ɗagowa tayi tana kallon sa tare da ƙoƙarin sakin masa kuka , Amma sai ya Gimtse fuska yana furta “ Shekarunki nawa ,kuma me zanji dan na taɓa Nonon ki? Zaki sauke mun Hannun ki ko kuwa Ma'eesha? . Yanda yayi maganan yana Wani haɗe fuska da tattare giran sa na sama da ƙasa ka aza ba wani Abu bane don yayi abin da yake son . Cike da narke fuska ta furta “ Uncle shekaruna kaɗan ne don Allah ka rabu dani , Wallahi Mami ........hannun sa da taji ne bisa dukiyar Fulanin nata yasa magana ta sarƙewa , Wani irin murzasu yake yi yana lumshe idanun sa tare Kai kan sa yana ɗaurawa a tsakiyar nonon ta , wanda yaji sun cika masa ko ina yanda yake SO! Cike da karaya da sarewa Ma'eesha ta sakin masa wani irin kuka mai taɓa zuciya kukan bani da maceci sai ALLAH . Girgiza kai take yi tana cewa “ A'a Uncle ka barni wallahi babu ƙyau , Muje zan yi traninng ɗin, ka kai Ni muje wurin training ɗin Uncle zan zama SOJA kaman yanda kake so ,amma don Allah ka bar mun Wannan Abin.......Wayar sa ce ta fara ringing a dai dai Wannan Lokacin wanda cikin Wani irin yanayi yakai idanun sa yana Kallon kiran , inda daga sama yaga ta turo masa Sako kamar haka “ Arrived.....” . Janye jikin sa yayi yana lumshe manyan daƙwa daƙwan idanun sa kana ya furta “ Tsuma ki sha idan zaki iya , ai naki , akwai ranan da zaki zo da kanki, ƙwaila kawai😌 . Ya furta yana janye jikin sa daga gareta tare da ɗaukar Wayar sa yana tabawa sai kuma ya koma ya Ajiye yana zama a ɗaya daga Kujerun falon tare da Sauke Wani irin numfashi idanun sa na rashin kunya har a lokacin basu daina kallon inda Ma'eesha take ba. Ita kuwa ƙasa tayi da kanta tana saurin gyara bra ɗin ta da kuma jikin ta da duk ya sukurkuta ta. Tana a haka ne taji motsin shigowa falon, Wanda kamin ta dago tuni ƙamshin turaren ta ya yi masu marhaban da welcome . A hankali ta ɗago tana kallon Wata irin classic babe Yar gayu ajin ƙarshe amma da ganin ta kasan Karuwa ce lamba Ɗaya . Idanun ta cikin lashes haka hannayen sa cikin nails, Ga wani irin Attachment da ta sanya shi color one. Cikin shake murya da maƙale shi ta ƴan duniya ta nufi inda Aliyu yake tana ware hannun ta da Wani ɗan gudu tana furta “ Ohh! That's my Hero missss youuuu💋💃🏻. Ta ƙare zancen tana Rungume shi tare da manna ma ƙasan Lips ɗin shi kissss”. Ɗago da idanun sa yayi yana kallon direction ɗin da Ma'eesha take inda tayi saurin yi tamkar Bata gan su . Cikin dakakkiyar Muryar sa ya furta “ Tsayuwar me kike yi anan ? Ba barci nace kije kiyi ba? Ko Kiss ɗin kike so Kema🤔? Saurin Girgiza masa kai Ma'eesha tayi tana Juyawa zaf-zaf-zaf ko ganin gaban ta ba tayi tana nufar ƙofar Bedroom ɗin ta. Heeee! Ya furta yana dakatar da Ma'eesha daga tafiyar da take yi . Cak! Ta ja ta tsaya tana sauraren sa. Kalle Ni nan....” yayi maganan fuskar sa babu Wasa , Wanda a hankali ta ɗago da lumsassun idanun ta tana kallon sa . Mene kika gani? Kin ga Wani Abu da ya faru yanzu? . Hehehe😹 kuji mun Wani zancen banza , ƙariko har a jikin ta yayi wai amma yana Tambayar ta mene ya ta gani ? . Ɗan kallon sa tayi tana kallon Wannan budurwar kana ta Girgiza kai cikin Sanyin murya tace “ A'a ban ga komai ba Uncle ”. You sure? Kin tabbata? Kara gyaɗa masa kai tayi tana yin shiru , sai kuma taji yace “ Good wuce kiyi barci yanzu”. Da Sauri ta wuce su tana nufar Bedroom din nata.....” Bayan Wucewar Ma'eeshan ne Ya kai hannun sa yana Rungumo Haneefa wacce take bin bayan Ma'eesha da wani irin kallo . Don ko babu shakka ta fahimci itace Ma'eeshan tashi da take yawan jin sunan ta A bakin sa fiye da kowa . Duk da shi mutum ne wanda duk dadin Sex ba zai taba yi Miki sambatu ba , Amma a Furucinsa wanda ba zata taɓa iya mantawa dashi ba shine wata rana da suke Sex da ta motsa shi iya motsawan a maimako taji yana faɗin “ Babe yaushe zamu yi Aure na cigaba da Cin ki kamar haka , Sai akasin hakan taji yana cewa “ Yaushe zan mallaki Ma'eeshan na ta zama mun mata kamar haka?”......Tirƙashi🤔 . Huhhmmmm Wannan itace Ma'eeshan ko Hero! Ya akayi kike san itace? Kin san ta ne ? Ya tambaye ta ba tare da ya bata amsa ba. Ɗan Girgiza kan ta tayi kana ta ciza laɓɓanta na ƴan duniya sai ta furta “ a'a kawai yanda naga kana mata magana ne ya tabbatar mun da itace Ma'eeshan....” miƙewa yayi bai ce da ita komai ba , sai juyawa yayi yana furta “ Ni zo muyi da Sauri kar ta tashi daga barci , ki tafi”. Kamar Wata bunsura ta miƙe da Sauri tana bin bayan sa inda suka nufi bedroom ɗin shi . Namiji babu tsarki bare kunya. Zama yayi yana wani warwajewa inda Haneefa ta fara cire masa komai nasa tana furta “ Miss You dear.....nayi kewar Daɗin ka . Tana maganan tare da Shafa ƙirjin sa da suman da suka yi lamɓasssss . Kallon ta yayi yana furta “ Ba sai kin yi ƙoƙarin Tada mun Wani sha'awa ba , don Ma'eesha ta gama........Shiru yayi yana kauda maganan da cewa “ Ki buda na shiga kawai na samu release sai.....Wani zafi ne taji amma babu yanda ta iya , dole ta bisa don indai Ali ne ba dai iya burkita lissafi da sha'awa ba , ko da kuwa baiyi romancing din ki ba indai ya shige ki zaki ji biyan buƙata . Me kake so nayi maka yanzu? Ta furta tana kallon sa ,inda cike da jin kan sa ya kauda kai yana ganin kamar tambayar rainin wayo tayi masa . Murmushi tayi tana cire kayan jikin ta tare da fara masa Girgiza tana masa tafiyar Cat Walk kana ta dafa jikin Bedside drower tana masa Goho can ƙasa babu Abin da bai hangowa har ta ƴar jan ciki . Wani irin rawa jikin sa ya hauyi da Sauri ya miƙe yana isa tare da fara shigar da Kaciyar nasa ciki yana fara dannata tare da Sauke mata wasu irin lafiyayyun gotso wanda ba don ƙaran AC da Sanyayyar waƙar dake tashi ba , to fa ƙila Ma'eesha ta jiyo yanda yake bugun cikin Durin ta. Aiko da zance ya ɓaci🙅🏻‍♀️😹 . Ashhh Ohhhh Ashh Aliyu ...So sweat uhmmm💋💋 tana wani magana tare da ƙara buɗe masa tana Gwale masa Durinta yana aikin cinta tare da makar manyan ɗuwawunta . Ohh Daɗi daɗi.....Dadi Wani irin gigitaccen gotso yake yi mata babu ƙanƙara wa inda take jin abun har tsakar kan ta, Daɗin mara iyaka . Ihun daɗi ta fara yi tana kiran sunan sa kawai “ Haidar....Haidar....Haidar......Ashhh ban kawo ba ,kar bari Daɗi My Hero Wayyo Daɗi , Ka cini cini cini Haidar Daɗi...... close it🙅🏻‍♀️ . Kar yazo Ma'eeshan mu ta farka ta nemi hanyar Guduwa don tayi tozali da Wannan Aiki ai kuma Shikenn Ali ya ɓata rawar sa da tsalle, Wannan yasa Ni saurin tattarawa ina falfalawa tare da isa Bedroom ɗin Ma'eesha inda na same ta tuni tayi barcin Wuya sai suke Numfashi take a hankali. ** 2:pm . Riƙe yake da hannun ta suna shiga daga cikin gidan , Inda kai tsaye falon Mami suka wuce.....Yanda suka shigo cikin shigar tasu yayi matukar ɗaukar hankalin kowa na falon gashi sun yi ƙyau ƙwarai . Shigar suit ne yayi Baƙi komai nasa hatta wrist watch ɗin sa , sai dai ƙafarsa da yasa ka cambas Fari sai gilashin da ya saka baƙi mai ɗan faɗi wanda yayi masa dai dai a fuska ,kai dagani kasan bai son raini kuma bai kama da ɗaukar wargi ba, yayi fitanannen ƙyau tamkar ba Sojan Nigeria ba. Ɓangaren Ma'eesha itama wata Jallabiya ce Baƙa tayi shigar ta da rolling haka ƙafarta plate shoe ne mai ƙyau baƙi sai Jakar bayan ta na littafan ta sauran kayan karatu .......Oyoyo Ma'eesha na mami ta furta tana saurin Ware mawa ma'eesha hannu inda da gudu ta nufi mami tana Rungume ta tare da faɗawa jikin ta . Topa! Ai wannan sai ta karya ki”. Muryar Mom Hajara ya katse su wacce take bin Ma'eesha da Wani irin wulaƙantaccen kallo. Caɓe baki jidder tayi dake gyefe kana tace “ ke dai gani Kema ”. A hankali Ma'eesha ta ɗago tana bin su da kallo , don sai a yanzu ta lura da cikar mutanen falon, ciki har da Areeef, Maryam matar da Khalil zai Aura da shima kan shi Khalil ɗin sai kuma baƙuwar fuskar da bata taɓa ganin sa ba Wato Adams................! Chapter 48 #Rabi #Aruguntsu #Hajiya Falmata #Nasreen #Hajiya Atika 💃🏻✍🏻 . *Don Allah kar ki karanta mun Wannan labari ba tare da kin biya Ni ba , Ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 yan Niger katin Artel na 500f kacal zaku tura🙌🏻 .#mmnteddy.* [1/24, 6:06 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba* 48~49 Chapter 48 #Rabi #Aruguntsu #Hajiya Falmata #Nasreen #Hajiya Atika 💃🏻✍🏻 . *Don Allah kar ki karanta mun Wannan labari ba tare da kin biya Ni ba , Ga masu buƙatar payment regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 yan Niger katin Artel na 500f kacal zaku tura🙌🏻 .#mmnteddy.* _________________________ Sanyayyar kallon nan nata Tabi su da shi kana ta ɗan yi murmushin nan nata tare da cewa “ Laa! Uncle Areeef Kai ne ka zo? Ya Khalil.....zaraf Khalil ya katse ta bai barta ma ta ida zancen ba yana cewa “ ai na Ɗauka ta Areeef kike kin manta Dani....” Ƴar Dariya tayi Kuncin ta na loɓawa kana tace “ A'a , Ya Khalil ina Mom Hajaran wannan ce? Ta furta tana kallon inda Hajiya Hajara take zaune gimgiringin . Gyaɗa mata kai Khalil yayi inda cikin Wannan Halin nata da Son faranfaran da mutane ta miƙe da Gudu tana nufar Mom Hajara tare da saka hannu tana Rungume ta tare da furta “ Mommy munyi kewarki sosai , Kema kin yi kewar mu kamar ......Ya isa! Ni ba Mommyn ki bane! Kinga yara na nan , ke dai ban san a ina aka ɗauko ki a ka kuma kawo ki cikin Ahalin mu ba . Mu duka nan muna da gata da tushe asali”. Wani irin Dariya Maryam da Jidder suka saka a tare har da shewa, Wanda yasa Mami jin Wani irin ɓacin rai , Kasa magana tayi kurum sai Wasu irin ƙwallah da suka zubo mata tana kai hannun ta tare da Ɗaukewa , tabbas a yanzu ta kasa Bama Mom Hajara amsa saboda kunyar yarfin da tayi mawa Ma'eesha....Hannu Ma'eesha tasa tana ƙara Rungume ta cike da yarinta, cikin Sauri Aliyu ya fizgota da ƙarfi daga jikin Mom Hajara Wanda duka sai da suka tsorata yana Haɗa Ma'eesha da jikin sa tare da Rungume ta , A hankali ta ɗago idanun ta wanda a yanzu fal damuwa ne cikin su , amma tana kallon sa sai ta Wangale masa baki ....kan sa ne ya fara juya masa , tamkar hakan tayi mun a gani na farko. A lokacin da take cikin ƙunci da kukan rashin iyaye amma tana kallon fuska na sai tayi murmushi har da Dariya kamar dai haka .....Ya furta yana nuna Ma'eesha da hannu idanun sa na kan Mom Hajara Wanda yake kokarin faɗa mata maganan da duk tazo masa. Kin ce bata da gata haka ne? Kin ce bata da Asali? To Wallahi indai na cika Ɗan halak yau sai na zama gatan ta , gata kuma na har Abada! Aliyu!!! Khalil ya kira sunan sa yana saurin miƙa daga tsaye. Ya isa da Allah ku ɗan rabu da mutane! Munafukan banza. Ohhhhk Ya tabbata rashin kunyar naka zaka mun kenan? Tabbatacce! Mom Hajara ta katse shi tana bin sa da wani irin kallo , kana ta cigaba da cewa “ karya ne , tana da Asalin ne? Idan kuma kasan Asalin ta to ka faɗa a yanzu. Ali bana son ƙarajin bakin ka , Wuce ka fita ka bani wuri . Muryar Mami ya katse shi , inda cikin jan rai da zafin zuciya , yana Wani irin Tsuma kamar zai kada Rundunar mayaƙa ya furta “ a lokacin da kuka ƙi ta Ni naso kayana, har kuka Ƙaunace ta , Wallahi na rantse da ALLAH Mami a yau sai na Auri Ma'eesha fitar nan da xanyi ba zan dawo ba sai a matsayin miji gareta! Daga nan na zama mata gata da ahalin da komai. Ƙaaaaaaammmmm!!!! Duka suka yi , kowa da Abun da ƙwaƙwalwar sa ke basa . Kai wannan shashanci ne! Wacce zaka Aura? Kayi haƙuri mu shiga daga ciki dai. Ya Khalil ya furta yana saurin takawa ixuwa inda Ali ke tsaye , ita ko jidder suman zaune tayi..... Da ƙyau Jarumina! Haka nake so! Su duka saurin juyawa suka yi suna bin Inda General Saleh Yelwa yake wanda ya daɗe da isowa falon duk basu fargaba . Na gode Aliyu na gode Allah yayi maka Albarka, Ni ne mai bayar da Auren Ma'eesha, kuma yanzu zan kira iyayen ka don a zauna ,kamar yanda kace a yau to babu fashiiiii na baka Amana................! Aure fa kace Alhaji Sale? Yanzu Aura ma Aliyu Yar tsuntuwa zaka yi wanda baku san Asalin ta ba? Mom Hajara ta katse su cike da ɓacin rai tana miƙa daga tsaye a matuƙar harzuƙe . Juyawa Aliyu yayi yana kallon Ma'eesha wacce hawaye duk ya gama ɓata mata fuska , Idanun ta sun kumbura fuskar ta ya ƙara haske da ja abunka ga farar fata . Yi haƙuri mu je daga ciki. Ya furta yana kallon ƙwayar idanun ta. Jan Ajiyar zuciya tayi mai nauyi kamin ta motsa Jidder ta furta “ Wallahi ba zata shiga cikin ba Ya Haidar , tabbas wannan yarinyar yanzu na ƙara gasgata musiba ce a cikin Ahalin mu. Ma'eesha Alheri ce a rayuwar Haidar! Mami ta furta tana kallon Su duka , kana ta kalli Ma'eesha tana furta “ Ma'eesha kina Son Haidar? Zaki zauna dashi? . Ɗagowa Ma'eesha tayi tana kallon mami kawai sai ta fashe da kuka , Wannan yasa mami saurin Rungume ta duk da itama Hawayen ne ke bin kuncinta . A hankali ta furta kiyi Haƙuri ki zauna dashi , nasan zai kula mun dake sosai , Sannan ki riƙe shi Amana ko bayan Raina, Haidar da Sonki yana ƙaunar ki , duk abun da kika ga yanayi Miki SOYAYYA ce ta saka shi hakan......Mami wannan ba haka bane! Sam Haidar baya son Ta Wallhi ”. Khalil ya yi maganan cike da ɓacin rai , da nuna kishin sa a sarari . Duka kallon sa suka yi , Ma'eesha na cigaba da rera kukan ta a hankali....inda Khalil ya cigaba da cewa “ Indai nagartacen miji ake so aba Ma'eesha to Ali baya cikin su , wallahi har gwara Ni sau dubu zan fi kulawa da Rayuwar ta. Don haka Ni zan Aure ta shi a barshi yayi sabgar rayuwar sa. Miƙewa Maryam tayi dake zaune tana ɗaura hannu aka tare da yanka ihu tana furta “ Na shiga uku , Khalil wannan wani irin cin mutunci kake ƙoƙarin mun? Wacce zaka Aura? Meye kuma matsayi na? . Matsayin ki na nan , a tare Daddy don Allah ka Aura mun su , amma Aliyu ya Auri Ma'eesha Tom azabtar da ita zai yi . Babu Ruwar ka Wannan! Maryam ta katse shi kamin Daddy yayi magana . Gaba ɗaya wuri ya rikice. Mami dai kuka Ma'eesha kuka. Aliyu kuwa na Jaraba da masifa tare da cewa “ Babu wanda ya isa yayi masa iko da Ma'eesha. Mom Hajara kuwa tafa hannu take yi tana salallami, Muryar Adams ne ya katse su inda sai a yanzu yayi magana cikin natsuwar sa da Ajin sa . Kuyi hakuri duka , kuna ji Daddy Mami Mom Hajara, duka ku fahimta.... inasha Ma'eesha ce bakwaso gani a halin ku , To don Allah Ni ku bani Auren ta a yanzu Nima a shirye nake , zan yi komai da ake buƙata indai burin ku taji daɗi ne , wallahi.......Kai da'alla yi mana shiru sakaran banza . Aliyu ya katse Adams yana isowa gaban sa tamkar zai rufe shi da duka . Munafuki To Aure ta idan akan ka take! Ni soja ne Aliyu na wuce ka kira Ni da Sakarai kuma Abokin yayan ka”. And so what? SOJAN banza Sojan wofi a yanzu fighting ake yi against love ba maganar soja ba . Babu wanda ya isa yayi mun iko da Ma'eesha tawa ce! Duk wanda yayi yunƙurin rabani da ita wallahi ba zan bar shi ba. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un kalmar da Mami ta furta kenan tana Girgiza Ma'eesha tare da kiran sunan ta da ƙarfi“ Ma'eesha............” [1/24, 6:07 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *(Book 3 three)* *Love and Amazing story* *Written....✍🏻 Aysha Mamanteddy Mrs Usm* _________________________ *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story* *Littafin na kuɗi ne please ban yarda wata ta karanta mun ba tare da Ta biyani ba , regular group ₦500... Vip group ₦1000... SPC payment ₦1500 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#🙌🏻😄 .* 50~51 _________________________ “.......Ma'eesha.....! Mami ta fara kiran ta tana Girgiza ta ganin yanda Ma'eesha tayi lamɓaassss ko numfashi bata fitarwa . Da sauri Daddy yakai hannun sa yana shirin Ɗaukar ta Ali ya riga shi , yana mata ɗaukar nan nasa da ya saba . Juyowa suka yi suna kokarin fita harabar gidan , Suka yi kiciɓussss da Dr Sa'id Wanda shi yake duba jikin Daddy . Alhamdulillah ” kalmar da Daddy yayi kenan yana furta “ Maza Ali mu koma ciki kaita Bedroom ɗina doctor ya duba ta yanzu . Bana son Wani tsaye tsaye idan ka kaita ka sauko ina son magana......Bai tsaya jiran me Daddy zai ce ba da sassarfa ya wuce , yayin da Mami ke bin su tana ƙwallah Khalil kuwa riƙo Hannun Dr Sa'id yayi yana cewa “ Taho da Sauri Doctor ka duba ta please ”. muje muje........Su Mom Hajara da suke falo su dai sun ga sun dawo ne Yuuuu duka suna nufar ciki . Caɓe baki Mom Hajara tayi tana kallon su kana ta kalli Maryan dake rusa , kuka Jidderrrrrr na furta“ Tun da ta shigo rayuwa ta kullum a wannan kukan nake. Yanzu Mom taimako ɗaya zakiyi shine kiyi gaggawar komawa gida ki sanar mawa da Hajiya kaka wannan auren don a dakatar dashi , tun da Daddy ya shiga tsakani to fa babu wanda ya isa ya dakatar sai ita. Kallon ta Mom Hajara tayi kana tace “ Ai dakaytarwa dole , zama kuma ai ban ga ta zama . Tun da har Ali akan wannan yarinya ya nemi mun tsayayya wallahi ba zan bari ya Aure ta ba ko ta halin ƙaƙa . A taƙaice na tsani ma yarinyar baki ɗaya.... Cikin Muryar Kuka Maryam tace “ Mom Ki taimaka mun kar Khalil ya Aureta , gwara Su Adams ɗin su Aure ta ........Wani irin haushi ne ya kama Jidder don ita kallo ɗaya da tayi ma Adams taji yayi matuƙar burgeta , wato ta kamu da Soyayyar sa a Zuciyar ta.... topa! Don Allah ke Maryam ki bar wannan magana ai shirme ma kenan! Babu wanda zata Aura cikin su ,ai sai dai ta Auri ɗan dako ko Masu yankar fulawa . Me su Adams zasu yi da ita?......wuce su Mom Hajara tayi tana furta “ naku wasa ne , Bara ku gani”. Daddy na tsaye Mom Hajara ta wuce shi ko tankasa bata yi ba ta yi shigewar ta mota . Bai bi ta kanta ba , don tuni ya gama kiran su Alhaji muddasir ƙanin sa da Alh Kawu da Sauran Wanda yake son su Amsa Wannan Auren , da shima ya yanke hukuncin sa lokaci daya, don a ganin sa hakan shine natsuwar ita kan ta ma'eeshan , ko mutuwa sukayi sun san tana hannun wani babban bango jijjige na rayuwarta , dama ya daɗe yana fatar ɗaya daga cikin yaran nasa su aure ta sai kuma gashi . Juyawa yayi yana shiga moton sa tare da Ma drivan umarni suna ficewa daga gidan......! ** Wani irin rawa da juyi Hajiya Atika ke yi , ganin yanda Alhaji ya sukurkuce a kan ta. Cikr da takon ta ta fara nufo Ɓangaren su Rabi don ta bata ƙyautar ta sannan ya sake turata zuwa ga Bokan nasu . Sasan ma'aikatan cike ta gansu , anyi dafifi ana furta ku bata ruwa ruwa ruwa. Da Sauri ta ƙarika zuwa inda Yan Aikin suke , Rabi ta gani kwance tana ihu a galabaice tare da furta “ Wayyo ciki na! Wayyo Ciki na! Suna shaƙe mun wuya da kachaaaa wayyo Cikina suna ɗibar munnnnnnnnn Wayyyo...... Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ” tabawa ta furta kamin tace “ Allahu Akbar, Allah me yanzu yanzu. Shikenan Rabi🥹 . Zare ido Hajiya Atika tayi kana tace “ Ban gane ba , me kike nufi? . Tabawa ne ta ɗago tana share hawaye kana tace “Hajiya baki gane ba? Ai Rabi Sai dai muce ALLAH yayi mata Rahma babu ita ”. Wani irin zabura Hajiya Atika tayi tana yin baya tare da Furta “ na'am tabawa”. ** Nasreen ne ke bin Hajiya Falmata da kallo , kamin tace “ Mommy kiyi Haƙuri ki zauna kici Abinci ......Ke Nasreen bari , Ai wallahi yau ba zan rintsa ko naci komai ba , sai naji labarin mutuwar duk wacce tayi mun Wannan Aiki da Har Adamu zai ci muun mutumci . Tabbas basu san da Wacce suke kishi ba! Su abun nasu shirme ne , Ni nayi kisa babu iyaka indai akan Abin duniya ne . Don haka gwara ma su bar mun duka . Ta furta tana cigaba da kaiwa da dawowa tare da jiran jin umarnin Bokan nata na biyu wanda zai bata , tayi Aiki dashi yanzu a tsaye. Wayar ta na handsfree tana sauraren Umarnin sa . ** Ƙarfe biyar a wannan lokacin Ma'eesha ta farfaɗo don har an mata aluran barci , har kuma a lokacin gidan cike yake don a yanzu har da Hajiya kaka Mom Hajara ma ta dawo . Da kuma iyayen Maryam mahaifiyar ta wacce tazo kun san yan boko ba kunya wai taji a wani hali ake ciki game da Auren yarta . Shikam Daddy an kira shi babu iyaka ba'a samun shi , har an gode ALLAH . Don Hajiya kaka ta furje ido akan babu jikanta da zai Auri Ma'eesha a fara sanin Asalinta da toshenta tukuna . Suna zaune ne suka fara jin shigowan Daddy Alhaji muddasir Alhaji kawu , Da Abba Auwalu dukan su Cike da kamala kai da gani kasan ƙusoshin ƙasa ne. Duka bin su da kallo suka yi , Yayin da suma ke kallon su Mom Hajara da kowa na falon fuskar su na fidda Annuri . Saurin miƙewa Aliyu yayi don ya fara tunanin Ma'eesha na iya kuɓce masa a ko wani hali a kuma ko wani lokaci a yanzu . Wani irin Dariya Daddy yayi kana yace “ Ƙwantar da hankalin ka Aliyu , ma'eeaha ta zama matar ka a Yau an ɗaura maka Aure da ita Da misalin ƙarfe hudu na yammacin nan.............! Tirƙashi Yanzu wasan zai fara💃🏻✍🏻 . Ko ya kuke ganin wannan tafiyar zata kasance? Meye ra'ayin ku a wannan Auren na Haidar mugu da Ma'eesha 😹 . Shin ita kan ta ma'eeshan na son shi ma kuwa? Ko dai watan cin Wahalar Aliyu ne ya tsaya? Khalil zai bar ma ɗan uwan nasa? Ya Areeef kuma? Sannan ina Adams? Jidder ya nata Al'amuran zasu kaya? Ku cigaba da biyo mmnteddy mai alƙalamin zinare yanzu aka fara💃🏻🤞🏻 morning 🕊️ . Page 46~47 bonus ne zaku iya sharing nashi zuwa wasu grps naku na gode ......![1/25, 9:32 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 52~53 Aure! Muryoyin matan Falon ya amsa a tare kana Aliyu ya saki Wani irin Ihun farin ciki yana furta kalmar godiya ga mahaifin nasa tare da cewa “ That's my Dad! Daddy na gode ka bani duk Abinda nake so tun daga yarinta na har girma kana faranta mun , Allah ya kare ka daga dukkan sharri ya kuma bamu ikon biyayya a gareku. Na gode Dad . Juyawa yayi yana kallon su Alhaji muddasir da Alhaji Kawu kamin suma ya fara kokarin yi masu tamkar zai zube yayi sijjada Saboda tsaban Farin ciki . Wani irin farin ciki ne ke ratsa Zuciyar Mami da Daddy , Tabbas a yau sun yarda Ma'eeaha rayuwar Ali ce gaba Ɗaya . Gaba ɗaya ya Saki ya dawo tamkar bashi ba , wannan jin kan da Miskilancin babu sai zallar Annuri dake fita daga fuskar sa . Dad! Muryar Khalil ya katse su cikin sanyi , Wanda hakan yasa duka kowa mai da kallon sa gare shi. Gaba ɗaya ya sauya fuskar sa babu Walwala , Ga tarin damuwa ƙwance cikin wata irin nannauyar murya ya furta “ Shin Da Gaske ne Wai Ali ne kuka ba shi Auren kamilar Yarinya ƙarama kamar ma'eeaha? Why baku Aurar da Jidder wacce ta kere mata Ashe karu nesa ba kusa ba ? Wannan ba kuyi san kan ku ba kuwa duka saboda ɗan ku ya gyaru kuka yi hakan ba don kuna ƙaunar ma'eesha ba! Ali....Al...Muryar Daddy ne ya fara kyarma so yake ya kira sunan Khalil amma kuma maganan sa ta sanya ɗaguwar hankali da mamakin furucin nasa sai yana kiran sunan Aliyu instead ya kira sunan Khalil . Fahimtar Sunan shi ɗin yake SO ya kira yake kiran na Aliyu yasa ka Khalil girgiza kai tare da cewa “ Of course yes Daddy! San Kai kuka yi. Waye bai san Halin Aliyu ba tun yana ƙarami? Baya ji ....Sannan mazinaci ne mai lalata yaran mutane Sannan yanzu kun ɗauki ƙaramar yarinya Which she's not up to 15 Kun bashi .....Wato idan ya kashe ta Ai babu mai Asara . Sannan sha'awar ta yake ba Sonta yake ba i have since observe this......Ku mai yasa baku fahimta hakan ba Daddy kuka...........Ya isa Khalil, Ranka zai mummunar ɓaci yanzu! Muryar Mami ya katse su cike da doka Wani irin rikirkitaccen Tsawa . Kallon shi take yi cike da ɓacin Rai tana Wani irin Girgiza kai na tama rasa mene zata ce . Ka ƙyauta! Mami ta furta kawai tana kai hannun ta tare da Ɗauke ƙwallar da suke zubo mata . Koma Meye Ni Alhaji Sale na yanke Wannan hukuncin , kuma ma'eesha ƴa ta ce naba Ali haidar Auren ta , idan ya cuce ta ko ya zalunceta Amana ce Allah zai saka mata bamu ba. Daddy ya furta yana kallon kowa na Falon, Inda Alhaji muddasir ya fara magana da cewa “ Wai meke faruwa ne cikin gidan nan? Shin da gaske ne Kalamar Da Khalil yayi akan Haidar? Idan kuwa da gaske ne to tabbas da Aƙwai tarin matsaloli. Wanda bata tunanin a ɗauki yarinya ƴar teenage age a bashi . Shima bai gama hankali ba , don mai hankali ba zai zina ba. Rintse ido Mami tayi tabbas ba zata yi shaidan Ali ba. A hankali cike da Sanyi Alhaji Kawu yace “ A'a Ni sam ban yarda da Wannan Al'amari ba , Ali yaron kirki ne .....Ga Abin da Yayan sa ya faɗa wanda suke tare tun daga Karatun Soja har yanzu , yafi mu sanin Waye Aliyu , Sannan tausayin yarinyar yasa shi faɗin haka . Dole aƙwai lauje cikin naɗi. Muryar Alhaji muddasir ya katse su cike da Zafin nan nasa . Don shi mutum ne mai Masifar faɗa , kowa tsoron shi yake yi , idan yace abu ba mai tsallake masa . Maryam Jidder Hajiya kaka da mom Hajara su dai tun da suka zauna suka ji labarin an ɗaura Auren Ali da ma'eesha motsawa dayan su babu wanda yayi duka sun kasa. Cikin Tsawa Alhaji muddasir yace “ Ali buɗe baki kayi mana magana shin da gaske ne kana lalata yayan mutane? Faɗa mun yanzu naji muna saurarenka”. Dammmmm Ƙirjin Mami ya buga da ƙarfi don tabbas ba zatayi shaidar Aliyu ba , sannan kuma ta san shi baya ƙarya ko da kuwa za'a kashe shi ne , yana da Wannan taurin zuciyar . Areeef da Adams Sada kai sukayi ƙasa , don a yanzu Khalil sam bai ƙyauta masu ba . Kuma basu ji Daɗin Wannan Abu ba , saboda sun san Aliyu Wallahi ba zai ƙarya ba koda za'a mutu sai ya faɗi gaskiya ”. Ɗago da Lulun idanun sa yayi na rashin tsoro yana zuba su bisa Na Alhaji muddasir da Sauran kowa na falon . Gyaɗa kai yayi yana motsa laɓɓansa zai yi magana kenan Muryar ta ya katse su tana cewa..................... *Morning 🕊️😹 .* *Don Allah kar ki karanta ba tare da kin biya ba . Regular payment ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932#Antymmnteddy* [1/25, 9:32 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 54~55 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* #General Sale famly.#Hajiya Atika#Nurse Nareet ....the Dairy. Ku mance da Waye Uncle Aliyu! Forget about all his good character or bad , I love him and a shirye nake zan Zauna dashi har na mutu har Abada! Not even because I love him No! Ba don wannan ba kawai saboda shi yabani rayuwar sa. Ko da Zan Aure shi ya kashe Ni zan zauna dashi kuma zan bishi . Shiruuuu Wurin yayi , Kalmar Ma'eesha dake fitowa daga bakin ta jin su suke yi tamkar a mafarki ,don ba haka bane a Zuciyar ta suma sun san hakan , amma kuma menene ya sauya ta at just a one time ? . Saurin ƙarikowa mami tayi zuwa inda Ma'eesha take Gyefen ta Doctor Isma'il ne don da lamarin yayi ƙamari shi mami ta kira bayan tafiyar su Daddy , idan mutuna shine Family Doctor ɗin nasu tun suna yara shi ne mai duba lafiyar ko wannen su . Ɗago da fuskar ta mami tayi tana cewa “ Ma'eesha kin tabbata Zaki zauna da Aliyu? ”. Koda Ya Aliyu yana Abinda yafi Wannan muni ne zan Zauna dashi har iyaka Rayuwata! Ta furta wasu hawaye na kwanciya saman idanun ta . A hankali ta zame hannun ta da jikin ta daga Mami tana juyawa tare da barin falon tana komawa Bedroom ɗin Daddy inda take ƙwance. Hummmmm lallai Wannan shi ake kira da bariki , yarinya ƙarama tana goge mu tasssss Abun gunun mamaki Ashe itama Auren take so! Jidder ta furta tana tafe hannu . Uhmmmm lallai kam Tom Ni ban yarda da Wannan Auren ba Alhaji saleh zamu zauna . Muryar Hajiya kaka ya katse su cike da girma da natsuwa wanda sai a yanzu suka ji bakin ta ,don Duka an manta ma da ita a falon . Wani irin kallo Aliyu ya watsa mata na jika da kaka , kana yace “ Da yake kece zaki zauna da ita ai dole Kice wani Za'a zauna , To daga yau an gama zama a mun wani magana akan ma'eesha babu Ruwar Kowa da Rayuwar mu!🙀 Buɗe baki Hajiya kaka tayi kamin tayi magana tuni ya juya cikin takon sa mai ɗaukar hankali ya wuce daga falon, don sosai ya shaƙa da maganan Alhaji muddasir kuma ya so ya faɗa masa yana yin Duk abin da Khalil yace yana yi amma kuma mene? Baya tunanin akwai wanda ya isa ya raba shi da Ma'eesha sarki ko alƙali kuwa. To mashaallh kowa zai iya zama ko ? Muryar Alhaji Muddasir ya katse su bayan Tafiyar Aliyu ciki. Wani irin kallo Khalil ya bishi dashi , kana ya juya yana barin falon , da ido suka suka bi shi , har da sirikar tasa da Maryam , A hankali suma Adams da Areeef suka sulale suka gudu , Jidder kuwa iyayen Rashin kunya , miƙewa Tayi tana gyara hular kan ta ,kana tace “ A'a ku zama ya gani , me zamu zauna muyi bayan Kunyi Abin da duka yayi maku. Kun shigo mana da Guba cikin Ahali . Wallahi Wallahi wallahi Ma'eesha ta shiga uku , yanzu ne ya kamata ta sani babu sauran Hutu da jin dadi a rayuwar ta . Na tsane ta kuma ba zan taɓa san ta ba. Fuuuuuuuu ta juya tana ficewa daga falon ba tare da ta jira jin cewar ɗaya daga cikin su ba . ** #Hajiya Atika Kaiwa da komowa Hajiya Atika take yi tana salallami kana ta fara sambatu da cewa “ Rabi , Rabi Rabi ce wai ta mutu? , tana zancen tare da kaiwa da komowa....Yanzu Waye zai kaini wurin bokan nan da yake yi mun Aiki ta hannun Rabi ? Har gida ya fara zama a hannunsa, yanzu kuma Tayaya zan bari ya kuɓce mun ? Gaskiya mutuwa baki mun Adalci ba da ki ka dauke rabi ba tare da na san wannan boka ba. Dole na bin ciko n kuma san inda Rabi ke zuwa . Tana zancen tare da wani lanƙwasa hannun ta tamkar zata karya su saboda damuwa . ** #Nurse Narret Cike da mamaki Doctor Bulama ke bin nurse Narret da kallo , kana yace “ Wannan fa takaddar Aje aiki ne Nake gani Narret a hannun ki ? Meke faruwa ne ? Ko Albashi ne kika raina? Ko wani abun aka yi Miki dai? Ya hau Jero mata tambayoyi don hankalin sa ya tashi da tafiyar nata. No! Kawai Ina son zan tafi ne. Amma zan dawo nan kusa. Lagos nake so na sauka nayi kwana biyu a can. Hunmm Wani irin Numfashi ya sauke yana kai hannun sa tare da kama ƙaramar Kaciyar sa yana wani murzata, Don tuni yake nemar haɗa mu'amala da Narret sai kuma ya zamana sam basa shiri wannan yasa shi a yanzu jin zafin tafiyar nata , gashi ya kasa daurewa a yanzu. Wani irin kallo Narret tayi masa na yan iskan mata gogagaggu dama duk wacce ka ganta a nurse kamar Narret kake tsammanin Budurwa . Caɓe baki tayi tana takawa inda yake zaune tare da jan ƙafarsa tana wani cewa Common.....tare da zuge Wandon sa nan take sai ga Abu ta kunno kai. Dariya ta bushe dashi kana tace “ You're welcome......tana fara mirza masa cikin salon ta tare da kai harshen ta tana lasar gyefen ta da zagaye . Lumshe ido Bulama yake yi yana shafa kan Narret tare da Ƙara Wargaje mata . Ita kuwa an samu Aswira zura ta take yi tana Wani irin tsotsan masa buran tare da kame saman ta tana matsawa da laɓɓanta . Washhhhh Gindina....! Ahhhhsh. Kallon sa tayi tana keceewa da Wani irin dariya tare da kashe masa ido tana faɗin “ Daɗi ko Doctor? ”. Kamin yayi mata magana ne ta miƙa hannun ta saman ƙirjin shi tana shafa wa tare da kama nonon sa tana mulmula masa , kanta na ƙasa tana Tsotsan Kaciyar sa tare da zuƙo ruwan Twins ɗin sa. Narret Daɗi Daɗi kama da ƙyau hummmmwww Wayyo Narret . Wani irin kallo Tayi masa tana tunanin tun yanzu ya zauce ina ga ta buɗe masa Shakiran nata ya nitsa ciki , don ita kaɗai tasan abubuwan da take babbanka ta ke sha. Kallon sa tayi tana miƙewa daga tsaye tare da kama table ɗin office din tana karkace masa tare da buɗe masa ƙofar Shakiran nata yana hango cikin Durin ta . Ohhhh! Ohh my ....Da Sauri ya nufi wurin yana zura yatsar sa tare da lumshe idanun sa yana Wani irin jijjigar ciki da yatsa yana lumshe ido , jikin sa na tsuma da ɓari . Lumshe ido Narret ke yi tana karkaɗa masa nonon ta tare da yi masa wasu Girgiza . Yatsunsa biyu ya saka yana cin ta dasu tana fara gantsarewa tare da furta “ Aaa....aa...Aa....!! Ɗagowa yayi yana ganin nonon ta na yi masa hello hi da sauri kaman wani bunsuru ya kai bakin sa yana zura harshen sa tare da ja mata su yana tsotsan su......Daga ƙasa kuma tana cin kan ta da yatsar ta. *Don Allah kar ki ƙaranta mun indai baki biya . #mmnteddy......08081202932 /09061466409 kuyi Subscribing channel dina a YouTube mai suna MAMAN TEDDY Mun gode!* [1/25, 9:33 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 56~57 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Wayyo Bulama zan kawo , Wayyo Bulama! Ta furta tana ƙanƙane shi shikam hannun sa yasa yana rufe bakin ta tare da Cewa “ A'a a'a kar ki kawo yanzu Narret ban shiga ba. Yana maganan tare da ɗaga ƙafafuwan ta yana yin gyefe da ita tare da shigar ta ta karkace. Wani irin ɗumin Durin ta yaji wanda sai da ya kusa suma don Dadi ɗauke wuta yayi yana Sakin huci kana kamar Wani doki kawai taji ya fara motsata yana Wani tsalle tare da luma Kaciyar sa ciki yana sukuwa tare da zunduma mata sambatu iri iri . Ohhhh Narret kar ki fitar buɗe mun na shiga, buɗe mun na shiga narret wayyo dadi kina da Daɗi ban kawo ba Narret..... Kaciyar zata fita matse.....Gwale masa take yi sosai yana shigar ta ciki ,inda a sambatu yake bata kyautukan da kudaden da bai san yaushe ma ya bata su ba. Da haka ta fara tunanin ai suna gamawa Flight zata bi na Lagos wannan Kudi haka? . Tom Allah yayi mana kyaƙyƙyawar ƙarshe, ga dai rabie an yi mutuwar asara , mutuwar boka. Allah ya tsare mana imanin mu . ** Ban gane ba? Kamar ya kenan? Masha'llh Haka nake so Aiki yayi ƙwarai. Hajiya Falmata ta furta tana sakin Dariya , kana tace dama nace duk wacce ta shigo gona ta yi ba zata fita ba sai dai Ajali . Itama Atika ta jira ce zuwa na kan ta. Wannan na fara mata ne idan ita me hankali ne sai ta bini tayi mun biyayya idan kuma ta ƙi zata zama kamar yanda yar koran nata ta ƙare babu arziƙin duniya da lahira. Luba ne ta dunƙula hannu tana jinjina kamar muna gidan Sarauta , kana tace “ Ai gaskiya ne Hajiya kune da Gwamnati a biku don dole duk mai son rayuwar sa ta zauna lafiya . Allah ya bar ki da Alhaji Adamu . Hunmm wani cika wuya tayi tana cewa “ Ba shi kadai ba da dukiyar da duka . Duniya budurwar wawa🙌🏻😹 . A haka luba ta cigaba da bambaɗancin nata tana samun shiga. Ita kuwa Hajiya Falmata kambu ya dawo hannun ta. ** A hankali take bin fuskar sa da kallo , har ya iso inda take zaune . Zama yayi a gyefen ta yana kallon kyaƙyƙyawar fuskar Ma'eesha kana ya Motsa laɓɓansa zai yi mata magana ,cikin Sauri ta ɗaga masa hannu tare da furta “ Bana jin magana a halin yanzu Uncle ka tafi kawai ”. Wani irin nauyi yaji zuciyar sa tayi tun da yake bata taɓa ɗaga masa murya ba sai yau! Ma'eeaha...! Bana son kana kiran sunana Uncle ka tafi bana son ganin fuskar ka a halin yanzu. Wani sarawa kan sa yayi da karfi . Is it serious? , Ma'eesha ke faɗa masa bata son ganin fuskar sa ? Why ? , Me yasa ta sauya ina tsoron nan shi da take ji ? . A hankali ya fara jin kukan ta na tashi tana rera shi tare da cewa “ Da badon Doctor Isma'il ba , Wallahi a yau sai an warware Aure na da kai Uncle . Kai a tunani ka Wai ina Son ka na zauna da kai ne? Me yasa zan so hakan ? Ba yan Izayar da kake mun a haka fa muka zo nan! Doctor ne ya sanar mun da wasu abubuwa da ya shafi rayuwar ka dani. Duk da ban san duka ba , don bai fayyace mun ba , amma na Fahimci mami ma ba zata cutar dani wurin aura Ni gareka ba . Na ji Wasu halarci da kayi mun A rayuwa , Amma ka sani kar kayi tunanin zamuyi zaman Aure ne irin yanda kake zato! Yanzu lokaci ne na kowa yaci gashin kan sa. Keeee!!! Ni sa'an wasan ki ne ? Ni kike faɗa ma magana? . Ya furta cikin kamewa da dakewa duk da Zuciyar sa buga masa take da ƙarfi da ƙarfi tankar zai fito . Axabatacciyar soyayyar ta na ƙara tsuma shi . Caɓe baki tayi kana tace “ Ba zaka iya mun komai ba Uncle a yanzu. Sannan kuma wai iya gaskiya ta nake faɗa maka . Wallahi Uncle ya Khalil nake so ba kai ba , Amma babu yanda xanyi na zaɓi na zauna na rayu da kai ba don kayi mun ko ina Sonka ba. Kuma duka maganan da ya faɗa gaskiya ne , ban taɓa ganin mutum mai lalata da yara kamar ka ba , kuma har nima kayi niyyar kyeta mun zarafi. Wani irin gumi ne ke karyo masa , a hankali zufa na sauko masa. Cikin sanyi tamkar ba shi ba idanun sa sun kaɗa sunyi jaaaa ya furta “ Please Ma'eesha calm down, ki fahimce ni ....Wai aahhh aamm... Sam ya rasa me ma zai ce mata , a hankali ya fara cewa “ Ina Sonki Ma'eesha kar ki Azabtar dani a yanzu . Ban taɓa ƙin ki ba , komai zai iya faruwa dani idan na kika sauya mun. Ni mijinki ne nayi Miki Alƙawarin faranta Miki da komai koda Rayuwata ce . Uncle zaman fa yan ci nace muyi , sannan maganan lalata ƴammata ban hanaka ba . Ka cigaba Ni dai fatana daya da rokona.....Katse ta yayi cike da mamaki kana yace “ Shekarunki nawa ya akayi kika san wannan Abubuwan da nake yi? . Kallon Sama da kasa tayi masa gaba ɗaya ya fice a hayyacin sa , damuwa duk sun bayyana masa. Allah sarki! Da yake ai Ni jahilace yanda kullum kake gani , baka taɓa yabawa akan hazaƙa na da ƙoƙarina ba . To ban zuwa islamiyya ne . Ko da ace bana zuwa islamiyya zama da kai zai sa na san meye kwartanci da kuma lalata tun da a gaba na ma kayi. Amma fa ba'a bin damuwa bane , cewa nayi Ni a namu rayuwar auren ban yarda da Wannan ba! Kowa zaman yanci zai yi , idan ka shirya amincewa ina saurarenka idan kuma ka ƙi to a shirye nake na sanar da Su Daddy kan cewa bana Son ka! A raba Wannan Auren a yau a yanzu . Mene kace.....................? Tirkashi🥹sorry for Aliyu topa! Hummmmm Mu yini lapiya 🙌🏻🤍. [1/25, 2:40 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 58~59 *Don Allah masu karantarwa basu biya ba ku dakata da yin hakan , Allah fa akace , Allah ya wuce Abin Wasa. Magana ta ƙarshe da xanyi shine duk Wacce ta karanta ko ya karanta wannan labarin na Rainon soja bai biyani haƙƙina ba na bari da ALLAH . Haka masu sharing password na book 2 a dakata a bari idan book 2 ɗin kake da buƙata ₦500 ne kacal . Haka ga masu buƙatar payment na littafin nan soja duka ga yanda tsarin yake.... Regular group ₦500 Vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 only WhatsApp please.* #Book 3. Wani irin sarawa kan sa keyi, a hankali ya ke zuba mata manyan idanun sa da suka ƙara rinewa tamkar garwashi. “Ma'eesha ....Wani irin kyarma jikin sa keyi , ya rasa ta ina ma zaiyi mata Magana duk don ta fahimce shi. Ja baya tayi tana komawa tare da ƙwanciyar ta tana lumshe lumsassun idanun ta tare da cuno masa ƙaramin bakin ta wanda yaji tamkar ya cafka....Ni barci nake ji yanzu ”. Ohk! Ya furta yana kai hannun sa tare da ja mata blanket. Tana jin sa yana kissing ɗin saman goshinta kana ya juya jiki a sanyaye yana fucewa daga Bedroom ɗin. Ba tare da ta buɗe idanun ta ba , Take tunanin Rayuwar ta. Ni har Abada ba zan ga kowa nawa ba kenan ? Ba zan taba ganin mahaifiya ta ba , da mahaifi na bare kuma Ƴan uwan su ... Magana Doctor Isma'il ne ya dawo mata a ƙwanya....“ Kar kiyi ma kanki sakiyar da ba ruwa, ke yarinya ce , amma ki tsaya kiyi tunani da hankalin ki, ki aje maganar yarinta saka ma kanki ƙwaƙwalwar manya. A taƙaice Abun da zance Miki shine , a ko wani hali kada ki taɓa Rabuwa da Haidar....ki ɗauke shi numfashin ki. Domun haka yayi Miki lokacin Yarintar ki. Har mutuwa ya kusa yi saboda ke , da taimakon Allah da kuma dabarun mu na likitoci muka ceto rayuwar sa. Duka akan kowa baya son ya Amshe ki ya Raine ki , A lokacin da har Iyayen sa suka karkata akan a miƙa ki gidan marayu , babu Azaban da bai sha ba a cikin wannan gida duka saboda ke! Shawara ya rage naki a yanzu a falo ana gab da warware wannan Auren da aka daura shi a yau ....zaki iya zuwa don dakatarwa don aka Warware wannan Auren to ki sani tamkar Rayuwar ki ce aka Datse babban giɓi aka yi Miki..........Huwm” Ma'eesha ta sauke Wani irin dogon Ajiyar zuciya. Kan ta ciwo ma yake yi , abubuwan har yanzu ta rasa fahimtar farkon su bare karshen su ,wannan shine iyakar Abin da Doctor Isma'il ya faɗa mata na Rayuwar ta da Aliyu bayan nan bata san komai har yanzu. To amma me yasa yake Azabtar damu, kullum fa burin shi yaga ya ƙuntata mun bai son farin ciki na duka ”. Humm To amma a Wancen lokacin har ta mami da Daddy ya Khalil suna ina ne ake shirin kaini gidan marayu? Sannan a wurin waye Uncle Aliyu tasha Azaba a saboda Ni? Dole na san komai , nima a yanzu ina so na san rayuwata da abun da ya ƙunsa na baya . A falo ɓangaren Su Hajiya kaka abun ka ga tsohuwa mai hangen nesa , Tuni su Alhaji muddasir suka shawo kannta tare da nuna mata idan zuri'arsu bata Auri Ma'eesha ba to waye zai aure ta su samu kwanciyar hankali kamar jinin su ? A yanzu Ma'eesha ta zama su , don haka hakuri shine ya zama dole....Itama Abun ayi mata kuka ne rashin a hali da zafi ,duk da har yanzu bata san raɗaɗin ba , sakamakon yanda Mami ke kulawa da ita tare da bata gata . Ita dai Mom Hajara takaici da bakin ciki ko mintuna Goma bata ƙara ba ta bar cikin gidan , haka Maryam da mahaifiyar ta Wanda suka tafi suna sambarka. Dama lokacin Auren kaɗan ya rage a cewan su wata mai tsayuwa . Tun daga Wannan Rana gidan General Saleh babu wani walwala irin ta da. Gaba ɗaya iyayen sun kasa fahimtar kan gadon yaran nasu. Kowa da Abin da ke ran sa . A haka Aka kwarari sati biyu , A gaban mutane Ma'eesha bata nuna ma Aliyu komai ,sai sun kasance daga shi sai ita ,anan zata fara bijiro masa da Tsiya iri iri na nuna ƙi da halin ko in kula. Gaba Ɗaya yayi yaushi ya sauya . Don a yanzu koda ƴammatan sa sun kira sa tsakanin sa dasu ya? Ina son ganin ka ....sai yace bani da time . Ya datse kiran , a haka Yake rayuwa duk da shi mutum ne mai shegen son mata amma a wannan kwanakin sam basa burge shi , damuwar sa Guda Ma'eesha, Wacce a yanzu ta warware jiki babu ciwo sai godiyar Allah. Yaso tun a Wancen Satin ya Ɗauke ta ya koma bakin Aiki da ita ,amma Mami tace sai ta kara samun sauƙi taga kuma sakin jikin ta dashi . Wannan yasa Aliyu duk abun da take masa ya kwantar da kai bai ɗaga mata murya bare ya kai mata duka irin da baya . 11:pm ”.... Ƙwance yake yana Sauke numfashi sama sama , ƙara gudun A.C yayi yana rage hasken Bedroom din zuwa dumb light. Wani irin maran sa ke ciwo tamkar zai haukace ya mutu don azaba haka yake ji. Tabbas yasan yayi haƙuri da tsawon wannan lokacin yake tare kan sa akan ko wacce ƴa mace! Fiye da mintina sha biyar , yana a haka kamin ya fara jin sasauci yana fara motsa idanun sa a hankali tare da kai hannun sa yana Ɗaukar Wayar sa tare da fara kiran numbern Ma'eesha don a jiya ya cire a wayan Mami. Sosai tayi nisa a barcin ta mai daɗi ta nitsa cikin blanket, sai dai tana da Ɗabi'ar Barci da Waya a jikin ta , Wannan yasa yana fara bugu gigif ta miƙe don tsoro taji ganin kira a wannan lokaci. Mutsike idanun ta tayi tana ƙara kyaf² da su tare da kallon baƙon numbern da ake kirannta da wannan dare haka. A haka wayar ta katse batare da ta ɗaga ba. Tana ɗan jan tsaki kenan wani kiran ya ƙara shigowa . Cike da Ɗan sanyi irin nata na masu barci ta Ɗaga wayar tana furta “ Hello! ....Come to my room now! ”. Saurin kallon wayar tayi tana bin numbern da aka kira ta da kallo , cikin Muryar nan nasa na gadara wai tazo ɗakin sa yanzu 🤔 . Mamaki ne yasa Ma'eesha furta “ Waye wai ? Uncle ne? ” . A maimakon ya bata amsa sai ji tayi yace “ Ina jiran ki yanzu don't keep me waiting...kit Taji ya datse kiran...turusss tayi tana bin Wayar hannun ta da kallo. Wani irin jan numfashi tayi tana motsa laɓban ta tare da magana tamkar da wani a gaban ta “ I should go to his room in this midnight ? No...............! [1/25, 4:22 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 60~61 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Ga masu buƙatar yin payment na Wannan littafi rainon soja ......Regular payment ₦500 Vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* #Bonus 60💃🏻 it's a short page 😹🙌🏻 masu buƙatar book 2 ya yi complete zaku biya ₦500 kacal . #Book 3 .....“No.....! I will not , babu inda zan je da Wannan Daren, ta ƙare maganan tana kallon agogon dake maƙale a bango. Inda a yanzu yake nuna mata 11:15pm .huhhhmmmw Sauke numfashin gajiya tayi tana komawa tare da jan bargo tana furta “ Amma kaman Jin kan nasa fa ya dawo ? , hummwwm Ai sai yayi tayi shi kaɗai , Ni yanzu baya bani tsoro Wallahi. A da baya dai nasha Azabar horo da traninng but now ya zama labari ”. Motsin Handle Door ne yasa Ta gigif tana Saurin miƙewa daga Ƙwancen da take , Mamaki ne ya kamata ganin Uncle Haidar ɗin ya shigo mata da Wannan Dare , Fuskar sa babu sakewa a ga dai ya nan. Wani kallo ya watsa mata inda tayi saurin sakin hannun ta a blanket tana sauke ƙafafunta ƙasa ƙirjin ta na Wani irin bugawa da ƙarfi da ƙarfi . Uncle yanzu nake shirin zuwa ne ya kawo ka nan? Ta yi maganan cike da Ɗan kame-kame tana bin sa da kallo , don gashi sai boxer irin mini ɗin nann can sama , sai singlete. Fuskar sa ta kalla ganin yanda ya tsaya yana kallon ta so yake yayi mata magana amma kuma nauyin hakan yake ji , don izzar tashi a sama take . Resting chair ɗin dake gaban Bed ɗin ta ya zauna yana cizan laɓɓan sa a hankali na ƙasa , so yake yayi mata faɗa amma kuma yana shakkar kar abun da ya kawo shi yasa taki amince masa. Baka da lapiya ne Uncle? Ta furta Muryar ta a sanyaye kamar ba itace mai yi masa tsiwar nan ba. Don a yanzu ta lura dashi a sama yake , ga kuma dare kar yazo tayi masa taji ba dadi wannan yasa ta yin ladabin ƙarya . Cikin Miskilalliyar Muryar sa taji ya katse ta da cewa “ Zan samu lemun tsami a fridge din ki?. Saurin Girgiza masa kai Ma'eesha tayi alamun a'a , kana tace “ Ina Ni bana Haɗa hanya da kayan ɗaci ko tsami Uncle , yanxu dai sai dai kaje wurin Mami a daren nan ƙila ka samu , nasan ko tayi barci to batayi nisa ba ”. Ɗan janye idanun sa yayi daga gare ta kana ya ce “ A'a ba zan tashe ta ba , ai na samu ma anan ”. 🙀Ka samu mene kuma? Lemun tsamin? Ai Ni bani da lemun tsami Uncle ban taɓa ma Amfani dashi ba , cake ne a fridge Dina sai kuma lemu su kenan fa ” . Ta furta tana ware lumsassun idanun ta wanda tuni a yanzu duka barcin da take ji ta ne me shi ta rasa. Miƙewa Aliyu yayi yana isa inda take tsaye , kana ya furta “ tun da baki aje mun lemun tsami Kinga yau sai na matse ki nasha har na samu gamsuwa . Sakin baki Ma'eesha tayi cike da Rashin fahimta ta furta “ Uncle Ni fa baka bani lemun tsami ba , kuma ko a Kaduna baka taɓa ce mun na aje maka lemun tsami ba . Kaga Uncle dare ne don Allah ka yafe mun duk Abun da nayi maka .......Shiii yasa yatsarsa a laɓɓansa kamin yace “ Ke ba matata bace? Meye matsayin ki a wuri na faɗa mun yanzu ina sauraren ki”. Gaban ta ne ya fara bugun uku uku , so take tayi masa Rashin kunyar amma a yanzu taga babu fuska . Uncle Haidar kasan dai har yanzu a gidan mami nake ko? Kasan a ko wani lokaci nace bana Sonka sai an raba Wannan auren ko? . Kallon ta yayi yana sakin mata murmushi wanda yafi kama dana mugunta . Kana ya furta “ Ma'eesha kin fara mancewa da waye Ni , kin manta Ni ne Aliyu wanda na raine ki babu wanda yakaini sanin ki , sanin da ne meki ko ke baki yi ma kan ki ba. Sannan ke yarinya ce har yanzu . A yau na aje wannan a gyefe kula zaki bani irin na mata ga mijin ta . 😲aaaah....ta buɗe baki ganin al'amarin take fa kamar wasa ko a mafarki . Rufe baki ko yanzu na ɓame miki da nawa. Hunmm saurin rufe bakin ta tayi kana ta ɗan haɗe fuska idanun ta na yin narai narai kaman za ta saka masa kuka tace “ Wai meye haka Uncle? Wallahi da gaske bani da lemun tsami ka tafi wurin mami ”. Hannun sa taji yakai zuwa saman Nononta yana matsa su da hannayen sa biyu tare da lumshe idanun sa yana furta “ Wannan ma kaɗai kika bar ni na sarrafa su yanda nake so Zan samu release. Da Sauri ta yi baya tana haɗuwa da bango tare da furta “ Wallahi ba zan yarda ba , ka bari Uncle, ka manta sharadin Auren namu? Kuma kai ne kace ka amince! Ma'eeaha a yanzu lallaɓani zaki yi zan iya komai a wannan daren , ba abun da ya shafe Ni , I'm out of my mind...bana cikin hayyaci na , So ki tsaya nayi Miki komai ba sai nayi duka a yau ba , kawai na samu gamsuwa a cikin daren nan . Sannan gobe ki shirya zamu wuce Lagos ...............! Yana maganan fuskar sa babu wasa , ganin fa da gaske yake yi , yasa Ma'eesha cike da Sanyi ta fara matso hawaye tana ja baya kamar zata shige jikin bangon kana tace “ Habawa Uncle ganawa Uncle...kallifa ka gani Wallahi Ni yarinya ce karama Saurin girma ne..............🤣🙌🏻✍🏻 . Ga masu buƙatar Cigaban labarin na kudi ne regular group ₦500 vip group ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 WhatsApp only pls .#mmnteddy *Topah mu tara a next page💃🏻 Ma'eesha dai tace ita yarinya ce 🤣 to ko Uncle Haidar zai yi haƙuri a yau din? Sannan a goben ita kuma zata bi shi zuwa Lagos? Me zai faru a can idan sun tafi💃🏻 sannan ina kuma nurse narret shin zata bar rayuwar Haidar sukuni? Kar ku manta har kama ƙafa akayi da Ma'eesha duka don a samu shiga, to ya zata ji idan labari ya koma kan Aliyu ya Auri RAINON sa........? Tammmmmm Humm Yau ake yin ta a RAINON SOJA .* [1/27, 8:54 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 62~63 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* #Ni macece! Ƙwarai mun san Ko wacce ƴa mace tana taƙama da Alfahari da Wannan kalma ta ita macece , musamman gare mu matan Aure! Nasiha ƴar ƙarama wanda idan kika yi Aiki dashi Wallh zaki zauna lafiya cikin salama da kwanciyar hankali da Aminci Allah ma ya baki lada. #Rufa sirrin miji🙌🏻 Shikenn. Don girman Allah mu kasance mata na gari , Wanda duk arziƙin mijin mu ko talaucin sa kar mu yarda sirrin mu yana rinƙa fita , wai don duniya su tausaya Miki ko A zage shi! Aƙwai matan da Halittar su kenan su fa burin su kawai ace namiji bai yi masu ba koda kuwa adali ne a cikin gidan shi . Don haka ina bada shawara da mu kiyaye mazajen mu ba abun mu yayaɗa sirrin su bane a Duniya . Idan kin san kina da Wannan halin da namiji ko kan sa zai yanka ya baki kina nan kina hange hange to wallahi ki shiga taitayinki🤨. Uban yayan ki ne , kece kika zubar masu da ƙima a gaba . Wannan kaɗan ne daga cikin halayyar matar Wannan zamani , masu irin wannan hali ina roƙo da a gyara please....kema zaki ji Daɗin zaman cikin gidan ki idan har kika gyara ”. Daure ki jaraba kisha mmki🤞🏻😄 . Book 3 Kaman Wani wanda yayi na'am da maganar ta , taga ya ɗan ja baya yana ɗan ba jikin sa da nata ta zara , tare da bin ta da Wannan kallon nasa da yake ƙara warwatso lulun idanun sa Waje ”. Jan numfashi tayi tana godiya ma Allah a tunanin Ai ta shawo kan sa , ta kuma kashe masa Gwiwowin jiki da kalmar ita Ƴarinya ce . Ɗago da lulun idanun sa yayi yana zuba mata su , Wanda kamin tayi Wani Aune taji ya janyota gaba ɗaya jikin sa yana wani irin mannata da ƙirjin sa dake buga masa da ƙarfi , gaba Ɗaya ya gama haɗa Gumi . Cikin Wani irin yanayi yake shafa jikin ta tun daga Farkon kan ta har zuwa ƙasar mazaunan ta Wanda anan ne ya sake rikicewa sam ya gaza daina shafa su ,saboda Laushin su da yanda yake jin su kamar Atfa . Jikin Ma'eesha ne ya fara Rawa kar-kar-kar “ Wayyo Uncle ka bari nifa yarinya ce , Wallahi .......” Haɗe bakin sa yayi da nata yana zura harshen sa ta hanyar rufe bakin nata babu damar Magana . Wannan yasa ta motsawa da ƙarfi tana ƙoƙarin ƙwace kan ta , amma sai taji yayi mata Wani irin riƙo da ta rasa ta ina ne ma tayi shi . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un take nanata a zuciyar ta, Da hannu ɗaya ya riƙe ko ina ta kasa motsawa ga bakin sa ya rufe nata , ɗaya hannun kuma yana wani irin shafata da mutsikar ta . Ƙirjin ta ya gangaro da hannun sa yana jan bra ɗin jikin ta tare da fixgeshi da ƙarfi nan take ƙarfen ya banƙare ya watse , Cilli yayi dashi a tsakiyar bedroom ɗin , yana kai hannun sa jikin bangon Gyefen su tare da kashe hasken Bedroom ɗin inda duhu ya bayyana masu. Bata iya ganin fuskar sa sai dai nishin sa dake sauka da Sauri da sauri . Magana ma yaƙi yi mata bare ta fahimci inda Wannan baƙon Al'amarin nasa suka nufa ”. Da hannun da ya riƙe ta ya dauke ta cakkkkk yana Ɗaurata bisa gadon tare da hayewa saman ta , yana janye bakin sa daga gareta tare da fara kissing ɗin ta ta ko ina. Da sauri ta buɗe bakin ta tana shirin Fasa wani irin uban ihu ta ji ya datse bakin nata da taffan hannun shi yana fara mata magana da murya Ƙasa ƙasa tamkar bashi ba. Ma'eesha ke ba matata Bace ba? Meye kike gudu na? Nayi Miki Alƙawarin zan cika Miki duk wani mafarkin ki har na zama likita kamar yanda kike SO! Amma ki sani A wannan daren dole sai kinyi haƙuri ba zan iya jurewa ba . Ina mahaukacnnnnnn.....Ɗan shiru yayi yana kasa ƙare wa kana ya fara jin Saukar kukan ta , tana motsawa tare da son yin magana amma duk da hakan ya ƙi cire hannun sa daga bakin ta . Kissing ɗin Ƙirjinta yayi yana Ɗaura harshen sa bisa tare da karkaɗa mata nononta yana fara tsotsa cikin salon sa , Wanda yasa Ma'eesha ƙwaƙwalwarta kasa jura da Ɗaukar Wannan baƙon Al'amarin......kuka take yi tana cira da shashsheƙa wanda shi kaɗai ke iya Juyawa don duk ya rufe wani hanya da kowa zai iya jin su a wannan lokacin . Kiyi Haƙuri Ni mijin ki ne , ko me nayi Miki lada zaki samu , Rannan fa kika ce mun kinje islamiyya, Kin ga kuwa no need sai nayi Miki wani bayani akan Haƙƙina bisa kan ki , tun ranar dana Mallake ki ban sake kula ko wacce ƴa mace ba , Saboda ke! Saurin Ƙwace bakin ta tayi cikin sarƙewar don nauyin sa kaɗai da ya sakar mata yasa magana ta ko fita baya iyayi ta furta “ Wayyo Uncle Haidar, ka je gurin su , Wallahi ka tafi yanzu ..... Numfashi na zai ɗauke ,zuciya ta na na buga mun da Sauri”. Cikin natsuwa yake aikin sa tamkar bai burkitata ba , Don shi mutum ne idan yaso abu ko meye sai ya yi shi babu mai hanashi sai idan yaso . Zaifi Miki ki ƙwanta Ma'eesha,idan kika tsaya to bana tsammanin a wannan lokacin zan shige ki , amma fa Dole ina son Kaciyata ta gogi taki😲hakan zai sa naji sauƙi koda ban ɓusa duka ba gudun kar ki sha wuya🤗....idan kika bani haɗin kai ko munje Lagos ba zan bari nayi miki yanda zaki wahala ba. A haka har......Ni wallahi bana So! Wayyo Mami Daddy .....ta furta maganan cikin sanyin Muryar ta da baya fita, ka ɗaga Ni jikina wayyo nauyi....” bai tsaya ƙara bi ta kan ta ba ya cigaba da ligwigwita Breast ɗin ta da suka cika masa hannu tamkar na wata cikakkiyar budurwa....Gani tayi ya ɗagota yana murgino ta sosai tare da cigaba da Tsotsan nononta tamkar ƙaramin yaro yana kuma zura Hannuna sa zuwa ƙasar maranta yana shafawa cikin Wani irin salo , yana bin kewayen yana shafaawa . A hankali ya zura yatsarsa ciki yana Buɗe cinyoyin ta da su kansu a matse suke , ba'a riga da an kai daga cikin ba tukuna . Uncle Haidar tsoro nake ji ....don Allah kar kayi mun wani Abu. Ta furta hawayen idanun ta na ƙara gudun sauka . Yatsar sa taji ya saka yana motsa mata ƴar tsakarta a hankali tare da shafan tudun wurin yana karkaɗawa ta hanyar da zai ɗan motsa ta. Amma ina sai manne cinyoyin ta tayi tana fashewa da kuka tare da cigaba da kiran sunan su Mami don a yau har jidder sai da ta shigo sahun kira don ceto! Ma'eesha! Idan na fara Miki wallahi zan Miki cikin rashin Ƙyautatawa , wannan fa haƙƙina ne....!!! Yayi maganan cike da Tsawa , Don hankalin sa ya fara gushewa gani yake yi kawai mugun ta take son yi masa . Ɗan sassautawa yayi jin kukan nata ya ƙaru yana ɗan dawowa natsuwar sa. I'm sorry my baby, ni ma ba zan so naga kina Wannan kukan ba ,kin sani ko? A rayuwata babu Abin da na tsana sama da Kukan nan naki, shiyasa nake Miki Tsawa a duk lokacin da kike yin shi ba Wai don ban sanki ba , saboda zuciya ta ta faɗawa cikin mawuyacin hali . Ma'eesha ba zan cutar dake ba , amma a yau idan ban samu ɗumin ki ba komai zai iya faruwa dani, nayi Miki Alƙawarin ba zan Wahalar dake ba , ina so kawai na samu gamsuwa ne sai na Rabu dake. Kinji.....? Ya furta cikin ƙasa da murya tamkar bashi ba . Ɗan tsagaitawa tayi da kukan da take yi sai hawaye kawai dake zubo mata. Wannan yasa Aliyu ƙara yin ƙasa yana shigar da Yatsarsa daga ciki a hankali yana fara yi mata ta hanyar da zata ji Daɗi , amma ita a wannan lokacin zafi take ji yana kai mata har ƙwanya! A hankali zan Miki buɗe mun ƙafan naki please ”. A'a Uncle! Ma'eeaha please, I can't control my self anymore just ki buɗe mun don Allah ”. Kamin tayi Wani magana taji ya ware cinyoyin ta da ƙarfi yana cigaba da fingering ɗin ciki kana ya fara sauke Wani irin numfashi yana lasar ko ina na jikin ta. Mutsu-mutsu take yi tana ƙoƙarin ƙwace kan ta amma kuma ta kasa , Don a kan ta yake , a hankali yake janye Wandon barcin nata,yana fiddo da Shakiran nasa yana wani irin mulmulata tare da karkaɗawa don tayi Wani tsaye tana jiran jin ɗumin durin.....Wasu ƴan Addu'oin taga yana yi wanda ta rasa me yake nufi? Tsoro na ƙara shigar ta. Na tuba Uncle Wallahi ba zan ƙara maka Duk Abin da nayi maka ba. Ina ma ya san tana yi...ai Ali yayi nisa , A hankali ya ke zura Shakiran nasa ciki yana gogawa sama sama , tare da haɗawa da Ƴar tsakarta . Washhhh Ashhhh Ya furta da sauri yana jan numfashi da iska , don tun daga Waje yake jin Ɗumin ciki na daban, ga Wani irin ni'ima da tun kamin ya auna ciki. Kasa shiga yayi yana tsayawa a waje waje tare da goga mata Shakiran nasa yana karkaɗata da take ta Wani zillo duk ta ƙosa ta ji ta a ciki . Washhhh Ma'eesha You Are special komai naki na daban ne , Ashhh ma'eeaha kina da ni'ima Oh my God! Daɗi daɗi Ma'eesha na Ahhhh!! Muryar sa yake katse ta wanda abun mamaki da tsoro ma ya bata , Wani irin daɗi ita tana jin raɗaɗi shi yana furta mata Daɗi . Tabbas yau ya tabbata Uncle Aliyu ɗan iska ne , yanda ya Khalil ya faɗa yanda kuma kowa ke tsammani . Zan ma kuka Wallahi ...zan faɗa ma Mami gobe duk Abinda ka yi mun ...ta furta tana fashewa da kuka tare da sa hannun ta tana dukan bayan sa da su yakushi amma ina duka a banxa tamkar ma tana ingiza shi ne zuwa inda baiyi niyya ba. Hannun sa yakai yana shafa cibiyar ta zuwa saman Durin ta da yaji tudun shi kan shi na daban ne , ba ko wacce mace Allah ke yi mata Wannan baiwa ba. Tudun rikita namiji kenan . Gaba ɗaya ya gama rikicewa da gigicewa a wannan dare baya ji baya gani..... goga Kaciyar sa yake yi yana shafa ta ciki tare da Yin sambatun da bai san yana yin su ba . Ma'eeshan Uncle ki taimaki Uncle idan kin ƙi Uncle komai zai samu dashi . Ba zan Miki da Zafi ba. Yana maganan yana danna Shakiran nasa ciki tare da Wani irin lumshe idanun sa da ko buɗe su baya iya yi . Wani irin ihu ta saki tana furta “ Na tuba Uncle kayi min Rai , Wallahi zan mutu zafi..........Zan bika muje Lagos ɗin , Amma ka bari don Allah, Kashe Ni zaka yi ne suma zan yi Uncle .....No! Ba zaki mutu ba , a hankali zan Miki ma'eeaha na, ina so kawai na samu gamsuwa ne ko ban shiga duka ba , a hankali a hankali koda zamu ɗebi lokaci ne zan yi haƙuri . Yana Maganar tare da fara dan yin waje yana shasshshafa mata Gyefen sama sama , Wanda yasa ma'eesha cigaba da rera kukan a hankali tana haɗa Wani irin zufa na tsiyayo mata na tsoro da tashin hankali ”. I'm sorry Uncle kayi haƙuri....” Ma'eesha baki mun komai ba. Please ki bar Ni , Wallahi Daɗin ki haukata Ni zaiyi Ma'eesha, Ma'eesha ta daban ce . Idan kika bar ni rayuwata kece me tafiyar da ita , don ba zan iya da kai na ba . Kina Son Uncle ya mutu a wannan daren ,kina son Numfashi na ya bar gangar jiki na . Yanda yake maganan tamkar zai sa mata kuka , yasa ta Girgiza masa kai Alamar a'a . Wannan yasa shi cigaba da cewa “ Please ki amince mun , Ba zan Yi Miki yanda kike tunani ba. Na san ke yarinya ce , amma idan kika ƙi zaki jefani cikin wani hali , musamman da na fara Ɗanɗanawa. Na yi yanzu?🍌 . Ya furta yana kai hannun sa saman Shakiran nasa yana karkaɗawa tare da kafe ta da lulun idanun sa da suka lumshe a yanzu . Uncle ............! Ta furta tana jan sunan nasa tare da cigaba da tsiyayar da hawaye. A hankali ya fara shafa ta yana wasa da Durin nata da Shakiran nasa yana ɗan gogawa tare da Sakin wani irin numfashi. Ohhhh Ashhhh Daɗi so sweat aaaahhh Yessss yeahhhhh Huhww.....Abin da yake furtawa kenan yana saka mata sama sama don shi kam sa yafi son ya bita a hankali musamman yanda yaji ta ta ko ina a matse take. Ko yatsa ƙarama ya sama ta yasan ya buɗata, kuma zata ji zafi wannan yasa shi barin ta dana ɗazu ma da ya zuzzzura ya caccaka , yanzu yana gogar Shakiran nasa da nata a haɗe don ya samu gamsuwa kamar yanda yake So! *😯WHY ARE YOU OUT OF THIS JOURNEY? Hi What are you waiting for my hajjaju?, still now you didn't buy this an amazing novel? Zaman me kike yi Hajajju ? Har mun kusa dasa aya! But kina jiran na bati🤔 haba ₦500 ne kacal fa regular payment Vip payment ₦1000 SPC payment ₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan 08081202932 /0906146409 . Come for your payment 🤞🏻💃🏻don Allah masu karanta mun a bulus su bari....Nayi Wannan bonus page ne saboda Ku sani nafa ce duk wanda ya karanta bai biyani ba ALLAH ya isa! To don girman Allah idan baki da ƙudin siya ki haƙura idan Allah ya baki sai ki saya , ga masu buƙatar complete document for Rainon soja it's ₦1000 kacal👌🏻. Thankyou lavs🤍🌹.* [1/27, 12:31 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 64~65 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 A hankali ɗumin ta ke shigar sa , yana lumshe ido .....ita kuwa tun tana kuka har ta dawo babu ƙarfin yin kukan , maganan ma ya ɗauke mata . Kusan mintuna sha biyar zuwa Ashirin ya ɗiba yana shafa Shakiran sa , kamin kamar daga Sama naji ta yanka ihu tana ƙanƙane hannayen ta na Azaba. Shi kam Sauke Ajiyar zuciya yake yi kana ya koma yayi baya yana ƙwanciyar rigingine . Hunmm NGD Ma'eesha Allah yayi Miki Albarka”. Ya furta yana shafar Kuncin ta da ya gama ɓaci da Ruwar Hawaye . Sam ta kasa masa magana sai dai kukan kawai da take yi , a haka tana jin sa ya rungumota jikin sa yana shafa bayan ta tare da bubbuga ta cike da Rarrashi da kulawa. Zafi Yake yi mun .......kawai sai ta ƙara narke masa da kuka , Wanda cikin Sauri Ali yake hura mata iskar bakin sa a saman kunnen ta . Yi haƙuri zai daina , bari yanzu na saki a ruwan ɗumi . Kasa magana tayi tana kallon sa ya miƙe yana gyara Boxer ɗin shi tare da shigar da shakiran nasa da a yanzu ta samu ta ƙwanta yana nufar Privacy don haɗa mata Ruwar ɗumi . Kaman mintuna biyu ya fito yana isowa inda take , har a lokacin Ma'eesha kuka take yi mata sauti , duk da dare ne amma fuskar ta ka kalla zaka ga idanun ta sun kumbura saboda tsaban kuka . A hankali ya kai hannun sa yana kunna hasken Bedroom ɗin kamin ya zauna Gyefen ta yana rungumota jikin sa . Shafa bayan ta yake yi kana ya motsa laɓɓan sa yana furta “ Kiyi Haƙuri kinji Ma'eesha, A hankali zai daina yi Miki zafi , ban fa ma yi Miki komai ba , a sama kawai na saka😯chaiiii......idanun ta ne suka yi waje na tsoro da mamaki wai da gaske yake ko rainin hankali ne irin nashi . Bai tsaya jin me zata ce ba , ya kai hannun sa yana Ɗaukar ta cakkk tare da nufar Toilet da ita , yana mai cigaba da cewa “ Ma'eesha kina da Daɗi sosai , Kuma A matse kike , Amma a hankali kullum zan rinƙa yi har ki buɗe bana son na azabtar dake a lokaci daya zai yi Miki zafi da yawa . Rawar Sanyin da ta fara ne yasa shi Fara gasa ta sosai da ruwan ɗumi kana ya wanke ta Tassss kamar lokacin da take ƙarama yanda ya saba yi mata cike da gata tattali so da kulawa . Bin sa da kallo take yi tana mamaki dama ya iya duka Wannan Abun ? Me yasa a da baya yake yi mata wasu ɗabi'un da ban da yafi kama mata da ƙiyayya? Dole ina son Sanin Labarina da ya Aliyu ina son jin yanda aka yi RAINON SOJA har na kai Yanxu gani a raye . Barci zaki yi ne? Muryar sa ya katse ta yana ɗaura mata Towel . A hankali ta gyaɗa masa kai Alamar eh , kana ya ɗauketa yana sakin mata ƙayataccen murmushi wanda sai da Hushiryar sa suka bayyana sihirtaccen kyawunsa na bayyana . Bisa Kujera ya kwantar da ita , yana nufar Bed ɗin tare da sauya bedsheet kana ya dauko ta yana kwantar da ita . Bargo ya saka mata yana rufe ta , sannan ya taka zuwa waldrob yana Ɗaukan kayan barcin ta . A wannan dare komai shi yayi mata , yana yi yana kissing ɗin ta , tun tana ture shi har ta gaji ta daina . Ba ta ƙare saƙe masa ba , sai da taga yayi wanka ya dawo yana ƙwanciya a tare da ita . Uncle barci zan yi ka tafi don Allah. A'a ba zan tafi yanzu ba Ma'eesha, ina son naga barcin ya ɗauke ki . A'a wallahi zan yi Ni dai ka tafi.....ta furta murya a shagwaɓe na masu shirin kuka. Ok ya isa karkiyi kuka , yanzu zan tafi . Miƙewa yayi yana kai hannun sa tare da shafan kuncinta kamin ya furta “ I love You Aisha na”. Lumshe idanun ta tayi , yana juyawa tare da kashe hasken Bedroom ɗin yana ficewa tare da furta “ Kiyi barci me daɗi kamar yanda nake tunanin yin shi a yanzu ”. ** 7:am . A hankali Mami ke bin Bedroom ɗin Ma'eesha da kallo inda duka taga ya sauya mata ,kunsan Abunka ga Uwa da Ɗa , ko yaya sauyi yake sai ta gani ko taji a jikin ta. Ƙare mawa ma'eesha kallo take yi Wacce take Sakin mata murmushin dole da son ɓoye damuwar ta ba tare da ta bari ta sani ba. Ma'eesha baki da lafiya ne? . Motsin shigowar Haidar yasa Mami da Ma'eesha bin ƙofar a tare . Ɗan saaaiii yayi a tunanin sa Ma'eesha ta faɗa mawa mami don har yanzu bai mata kallon mai hankali . Wannan idanun nasa na rashin kunya ya zuba ma Mami kaman bai aikata komai ba yana murmushi tare da cewa “ Mami kin tashi lafiya ?” . Lpyl ya kuma na ganka anan da Wannan Safiyar.............? [1/28, 3:16 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 66-67 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Da Wannan Safiyar.....? Ɗan kallon mami yayi kamin ya kalli ɓangaren da Ma'eesha take Da'alama itama mami ta saka ta a gaba ne da Wasu tambayoyin . Cike da basarwa da Sanin duniya irin nashi ya furta “ ba komai mami,kawai a jikina naji kamar ma'eesha babu lafiya shine nazo na duba ta ”. Hummmmm Wani irin gwauron Numfashi mami ta sauke , kana ta kalli Ma'eesha da a yanzu take bin su duka da kallo , ita al'amarin na Uncle Aliyu har mamaki ma yake baata a yanzu. Wato har da ƙarya a bisa lamarin nasa kuma babu kunya , Ɗan ƙanƙance lumsassun idanun ta tayi tana jin yanda Nononta ta suka yi mata wasu saƙara na azaba , sunyi mata tsaitsaye tamkar mai shayarwa saboda ligwidar da suka sha da matsa jiya . Ma'eesha Wai tunanin mene kike yi ne? Ko kuwa Baki Son tafiyar ne zuwa Lagos? Sai kiyi zaman ki babu mai yi miki dole indai ina nan .....Mami ta furta tana bin Haidar da Wani irin kallo don ita jikin ta bai bata ba , tafi ji a jikin ta kamar Wannan sanyin da Ma'eesha tayi saboda shi ne akwai abun da yayi mata . Wani irin murmushi Ma'eesha ta ƙaƙalo kana tace “ A'a Mami, Sam ba haka bane , zan tafi tare da Uncle Haidar, Jiya zazzaɓi nayi da dare , sai da na sauya sleeping dress ɗina da kuma komai . Zazzaɓi....?? Mami ta furta tare da jan kalmar kamar mai nazari, saurin gyaɗa mata kai Ma'eesha tayi wanda kamin tayi magana tuni Aliyu ya Amshe da cewa “ Ya kike yanzu , zazzaɓin ya sauka ko a kira Doctor Isma'il ya duba ki .Jin an Ambaci Doctor Isma'il yasa Ma'eesha saurin gyaɗa masa kai tana cewa “ Ƙwarai zan so hakan, don Mami ya iya duba mutane da kyau ”. Ganin Ma'eeshan ta saki yasa Mami itama yin murmushi duk da ita dai jikin ta bai bata ƙamshin gaskiya a duka zancen nasu ,amma kuma yasan babu jituwa tsakanin Ma'eesha da Uncle ɗin nata bare har yayi mata wani Abu ta ɓoye mata , idan zata ɓoye ma kowa to ita ba zata ɓoye mata ba , Wannan yasa mami kauda kokonton a kan shi , Tana furta “ To maza Bara na kira Doctor Isma'il yanzu ”. Koma ki ƙwanta zan kawo Miki karin kumallon ki anan , don yau ba zaki iya fitowa zuwa Dinning area ba na sani .........Mami tana maganan tare da Saurin juyawa don kiran Doctor Isma'il . “....Huwwwmmm...” Ya sauke Wani irin gwauron Numfashi na wanda yasha da ƙyar, kallon Ma'eesha yayi yana furta “ Hug me! Tare da Ware hannayen sa gareta . Ɗan kauda kan ta tayi tana tuno da Abubuwan da yayi mata a daren juya . Amma a yanzu idon sa babu tsarki da kunya yazo yana ware mata hannu tare da cewa“ Tayi hugging ɗin sa”. Kasa masa magana tayi sai Ƙwallah da taji ya ciko mata ido , sam ta rasa me yasa ta iya rufa masa Asiri a gurin mami haka . Ba tare da ta lura da isowan shi ba ,ita dai kawai taji ya Rungume ta ne yana shafa bayan ta tare da fara mata Magana cikin Muryar rarrashi“..... Uncle ne, please Uncle Haidar bai ƙyauta ba , ammma idan muka tafi Lagos Ma'eesha zata rama duk abin da Uncle yayi mata, ɗago da fuskar ta yayi yana kallon idanun ta Wanda a yanzu itama shi take kallo cike da mamakin sauyin sa duka , Ɗaga mata gira yayi yana murmushi Hushiryar sa na Bayyana kana yace “ I love You my baby, Ina sonki Ma'eesha na....Idan munje zaki rama duk Abin da Uncle yayi Miki....” Na yafe maka Uncle! Ta tsinci bakin ta da furta kalmar wanda bata san ma ta faɗi ba , Wani irin murmushi yayi mai haɗe da dari yar farin ciki , don a yanzu ya fara ganin Soyayyar sa a ƙwayar idanun ta , Wannan soyayyar da ya yadaɗe yana mararin sake ganin sa na yarinta, a yanzu shi ne ya fara gani . Wani irin ƙwallah ne yaji yazo masa , tabbas kullum Zuciyar sa a zafi yake da Raɗaɗin yanda suka raba masa Soyayyar a cewan sa Khalil ne yayi hakan. Uncle Hawaye ne fa na gani a idanun ka mene ne? Ta furta cikin sauri tana kai hannun ta tare da share hawayen da suke ƙwarmin idanun sa. Saurin kai hannun sa yayi yana riƙe hannun ta tare da girgiza kan sa yana cewa “ No Babu komai Ma'eesha ”. Wannan.....“ A'a Uncle Ni tsoro nake ji , kaifa ban taɓa Ganin ka a wannan yanayin ba , ko abun da kayi mun jiya ji nake kamar ba kai bane ba , ko dai wani ne da ban . Hummmmm Numfasawa yayi kana yace “ Ya jikin naki aƙwai inda yake Miki zafi? ”. Ɗan kallon Lulun idanun sa tayi kana ta yi rau-rau da ido a shagwaɓe ta gyaɗa masa kai tana nuna masa Ƙasar Virgina ɗin ta ,da yake mata radaɗi kamar an zuba barkono . “Ayya Sorry dear Ina zuwa ”. Ya furta yana saurin juyawa tare da nufar ƙofa yana saka key ya dawo inda take . Hannu yasa yana Ɗaukar ta caaak tare da sauke ta a bakin gadon ta , yana magana cikin taushin murya da Rarrashi ,bari na gani da idanuna . Sannan kin san menene? Idan Doctor Isma'il yazo da kar ki faɗa masa komai ,kin san aƙwai sirri na tsakanin miji da mata , Tom Wannan ya zama sirri tsakanin mu , kar ki faɗa ma kowa kinji Kyaƙyƙyawa ta🌹😄 . Jin daɗin yau Uncle yace mata kyaƙyƙyawa yasa ta gyaɗa kai tana cewa “ Tom Uncle ”. Hannun sa yasa yana Fara ware cinyoyinta , tare da zuba ma Wurin ido , wanda ko a yanzu bai ƙi ya sake shigar ta ciki sau goma ko fiye da haka ba . Gaba ɗaya ya sha'afa da kallon Wurin , yana wani irin shafawa da hannun sa tare da lumshe ido . Uncle ka gani ko , kamar wanda ka yanka Ni da razor blade raɗaɗi yake mun sosai . Saurin cigaba yayi da shafa wurin yana ɗan daidaita natsuwar sa kana yace “ Ma'eesha kina da Daɗi sosai ”. Kamin tayi masa magana ne taji ya kai bakin sa yana tsotsan wurin tare da sumbata . Wani irinnzuuuuuu take ji nan ta fara ture kan sa tana ƙoƙarin miƙewa ne taji ya ƙara ƙwayar da ita yana cewa “ Please ki ƙwanta da Daɗi zan Miki ba kallon na juya ba.........! Muryar ta ne ya hau kyarma na tsoro , wannan yasa ta cewa “ A'a Uncle Ni dai tsoro nake ji da zafi jiya na kusa daina gani . No ba irin na jiya zan miki ba , yanzu zan tsotsan Miki ne zakiji daɗi raɗaɗin zai ragu. Yana Maganar yana mai da harshen sa tare da karkaɗa ciki yana tsotsan yar tsakar ta , wanda yasa Ma'eesha jan numfashin da bata shirya ba tana saukewa . Kusan mintuna biyu yana tsotsan mata wurin wanda a yanzu ta bar jin raɗadin sai dai bata da yarda dashi tun daga abin da yayi mata Shiyasa a yanzu ma ba ta saki jiki da shi ba . Hannun sa taji yana zurawa tare da kama nononta yana murzasu yana wani irin magana ƙasa ƙasa mai kama da sambatu don bata iya fahimtar sa sammmmm ...” bam-bam-bam.....motsin ƙofa da bugun da ake yi yayi nasarar dawo dashi hayyacin sa. Saurin janye jiki Ma'eesha tayi tana kallon sa tare da narke masa fuska zata yi kuka , cikin sauri yakai hannun sa yana shafa Kuncin ta tare da girgiza mata kai irin kar tayi kukan nan . Gyara mata skirt ɗin yayi da Sauri yana nufar ƙofa inda ita kuma ta koma tana kwanciya tare da jan Blanket . Mami ce ta shigo tana jifan sa da Wani irin kallo kana ta ce “ Wai meye kake yi anan ne ? Meye kuma na rufe ƙofa da key.........? [1/28, 4:38 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 68-69 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 “......Meye na rufe ƙofa da key...? Ammmm motsa baki yayi zai mata magana Daddy da ya Khalil suka shigo Bedroom din Wannan yasa shi yin shiru , duka nufar gadon da Ma'eesha take suka yi ba tare da sun bi ta kan Aliyu ba . Wanda da ganin Khalil ya Gimtse fuska yana aikin cika maƙoshi . My Queen ya jikin naki,Ashe baki ji daɗi ba jiya .....? Daddy ya furta yana shafa kan ma'eesha cike da kulawa. Gyaɗa masa kai tayi tana cewa “ Daddy Ina ƙwana! Ya Khalil an tashi lafiya?” . Lpyl alhmdlh Khalil ya amsa kana yace “ Ya jikin baki? Ina ne ke yi Miki ciwo ?....kai da ba likita ba meye amfani sanin inda yake mata ciwo zai maka...” Muryar Aliyu ya katse su , inda cikin Sauri Daddy ya furta “ Ai Doctor Isma'il yana hanya yanzu zai taho sai ya duba ta ”. Ɗan lumshe ido mami tayi tana Girgiza kai a zuciyar ta tana mamakin kishi irin na Aliyu da masifa babu haƙuri ƙwata-ƙwata ”. ** Gidan Alhaji Adamu ( Yes da No)🤣 . A yanzu ne ake yin ta , duka matan nasa sun banzama wurin bokaye kowa burin ta ta zama ta gaban gaba a cikin wannan gida. Inda Hajiya Falmata ta lashi takobin duk wanda ya nemi shan gaban ta , to sai ta aika shi lahira kamar yanda ta aika Rabi . A yanzu Halin da ake ciki Hajiya Atika da kan ta ta fara Yabaawa aya zaƙi , don kullum a ciwo take , ta kaima ko wajen falo bata iya fitowa sai dai kullum a wuri ɗaya a tattare kaman tsumma. Wanda wannan ba Aikin kowa bane face Na Hajiya Falmata da ta saka a sakar mata da ciwo wanda zai ta cinta har Ajali. Hasbunallahu wani'imal wakeel...🥹 . Alhaji Adamu ne ya kalli Aminin nasa Malam barau wanda yake cigaba da cewa “ Gaskiya Alhaji lamarin rayuwar ka da iyalinka babu gaskiya a cikin ta. Wannan wani irin mata ne Allah ya baka , tabbas rashin Ahali ba dadi , Gashi duk cikar su babu wacce ta taɓa ko ɓatan wata ....sai dai kowa fa da rashin halinta. Girgiza kai Alhaji Adamu yayi yana furta “ Allah kenan! Shike juya ma ko wani bawa Al'amarin sa . Kowa da kallon nasa ƙaddarar a rayuwa , Ni kuma wannan shine ƙaddara ta. Yanzu ba abun da na kama na samu sauƙi da matan nan da ya wuce karatun Alkur'ani. Wallahi ƙur'ani kariya ce babba barau, A da baya kai ka isa ka faɗa mun Aibun mata na musamman ka haɗa da Hajiya Falmata , don ji nake gaba ɗaya ƙwaƙwalwata tamkar ba nawa ba. Amma a yanzu Alhamdulillah wallahi Ni ban ƙi duka na rabu dasu ba na zauna Ni kaɗai har mutuwa don na cire ma raina ganin wani daga cikin a halina ”..... subhanallah! Kayya Alhaji....Don Allah ka bar wannan maganan , Addu'ar mu ba zata taɓa faɗi ƙasa banza ba. Shiru Alhaji Adamu yayi yana ɗan tunani kana yace “ Wallahi ji nake kamar na taɓa rayuwa da Iyali na , Tom idan haka ne a yanzu ko suna Wani hali? Shin ina da Yara ko kuwa ma babu su , kamar yanda nake a yanzu? . Cike da ƙwantar masa da hankali Malam barau ya furta “ Kayi haƙuri Alhaji komai bai gagari Allah ba , mu cigaba da fauwala masa al'amaran mu ”. Saurin kallon malam barau Alhaji Adamu yayi sakamakon jin hayaniyar da ya karaɗe farfajiyar gidan . Subhanallah meke faruwa kuma ? Allah dai yasa lafiya! Mu fita daga Waje....Alhaji Adamu ya furta yana ƙoƙarin miƙewa daga ƙayataccen kujeran da yake zaune . A'a Alhaji ka zauna ,kai da kake fama da jiki ,Bara Ni na leƙa na gani . Barau ya katse shi yana miƙewa. Girgiza kai Alhaji Adamu yayi yana cewa “ A'a ko ɗaya mu tafi dai tare zai fi ” . A farfajiyar gidan Alhaji Adamu kuwa yan aikin gidan ne cike da su Hajiya Falmata da Turai matar Alhaji Adamu ta uku . Kowa na sallami tare da faɗin Albarkacin bakin sa bisa ga Ganin Basiru da suka yi ya zauna a ƙasa yana zunduma ihu tare da tsine ma Rabi , yana tona ashirin duk abun da suke yi , Tare da fashewa da kuka yana cewa “ Ashe tana da cutar karya garkuwar jiki HIV . Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un......Kalmar da kake ji mata nayi kenan suna tafe hannu . Ihu yake yana karawa yana me yasa Rabi zaki mun haka ? Rabi kin cuce Ni. Ran Malam barau ne ya ɓaci da tun da suka iso wurin basu yi magana ba suna sauraren duk abun da ke faruwa. Muryar Hajiya Falmata ce ya katse su tana cewa “ To ai sai a kira Uwar ɗakin ta Atika , tazo taji Ashe Ƴar ɗakin nata Cutar ƙanjamau take dashi. Tafe hannu Bibbiyu Turai tayi tana cewa “ To ko dai itama ƙanjamau ɗin ne da ita , Wannan jinya ta fara yawa......Ahirr! Ya ishe Ni haka!! Muryar Alhaji Adamu ya katse su cikin fushi da tsaye . Wannan wani irin shashanci ne kuke yi haka . Kowa ta wuce ta bani wuri. Nan take kowa ta juya , da makarƙabanta . Shi kam Barau cike da fushi ya faɗa Basiru da faɗa da zagin ƙwal kana yace “ Idan ba kai cikakken Mara kunya ba , ku gama lalata kazo kana faɗa mana anan uban me zamuyi maka. Wallahi duk ranan da ka sake dawowa cikin gidan nan sai na Saka An yi maka raga raga dukan da tun da uwarka ta kawo duniya babu wani mahaluƙi da ya taɓa yi maka tashi ka fice mawa mutane tantirin banza. ** 11:am (Lagos) Jirgin su ya sauka . Don dama da Wuri yake son su isa. Bin airport ɗin take da kallo . Kana ta kalli Aliyu dake sauka stairs ɗin idanun sa cikin baƙar gilashin nan nasa na Rashin kirki . Murmushi yayi mata yana kai hannun sa tare da riƙo nata, a hankali ya ɗan rage Tsawon sa zuwa saitin kunnen ta yana furta “ Ina sonki Ma'eesha....Allah ya taimaka mami ta Bani ke da ƙyaaar...” Huwwwmmm Numfashi ta sauke ba tare da tace masa komai ba , don a yanzu duk wannan surutun nata ta ne meshi ta rasa. Ko me yasa?🤔 . Wani irin kallo tayi masa cikin sauri tana bin Motocin da ta gani na sojoji da kallo , kaman Wani Shugaban ƙasa. Motoci ne kusan 12 , guda 7 duka sojoji ne a ciki ....Wayyo Uncle mu gudu sojojin nan fa basu da imani baka fuskokin su ba? . Ta furta maganan ita sam ta manta Uncle ɗin nata fa Soja ne babba. Don a gida take ganin sa bata san shi ba a waje. Hannu tasa tana shigewa jikin sa tare da ƙanƙane shi tana furta “ Uncle tsoro nake ji bindigogi ne fa a hannun su”. Murmushi yayi yana yin ƙasa da Muryar sa kana yace “ Babu abun da zasu yi Miki kin manta Uncle Aliyu shima soja ne ? Mu tafi kinji ki saki jiki. Cike da Yarinta ta sakin masa murmushi don ita sam ta manta ta burkice gaba ɗaya . Oho yanzu na tuna, to mu tafi. Ta furta tana kokarin sauya hanya ba inda Sojojin suke jiran su ba .....Hannun sa yasa yana riƙota tare da nufar motocin nasu, Ma'eesha kuwa duk...............! [1/28, 5:25 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 70-71 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Duk ta rikice sosai ta manne da jikin sa , gani tayi sojojin na ƙame masa wasu na buɗe masu moton , ita ta fara shiga , kana ya shima ya shigo daga baya yana zama tayi saurin ƙwantar da kan ta bisa ƙirjinsa. Murmushi yayi yana kai hannun sa tare da Shafa bayan ta a hankali ya furta “ Ashe dama kina da Tsoro, ai na ɗauka masu surutu irin naki basa da Tsoro haka”. shiru tayi tana ƙara maƙale masa kana tace “ Uncle ba dai Laifi mukayi ba ko?”. Duk da shi ba mutum bane ma'abocin dariya amma a wannan karon sai da ya dara . Kawai sai ya girgiza kai yana ɗaura laɓɓansa a saman Goshin ta yana sumbatar ta . Abun da Ma'eesha ba ta sani ba shine , wannan tafiyar da sukayo na masa ƙarin matsayi ne zuwa Major a soja. Mami da Daddy sun san da hakan , amma ita Bata sani ba sam , kuma ganin yana da mata yasa Mami a wannan karon cewa su taho taren da Ma'eesha zai fi . To pah yanzu Ma'eesha ta ga rundunar sojoji to ya zata yi kuma kenan? Gashi a Bisa abin da bata sani ba ma sam. A wani irin babban wuri taga motocin sun tsaya. Inda Aliyu ya ɗago yana kallon ta tare da shafa fuskar ta yana ɗan sakar mata murmushi. Ki dakata anan yanzu zan je na dawo ”. Ya furta yana miƙa ƙafarsa tare da ficewa daga cikin moton yana barin Ma'eesha da take ta bin wurin da kallo .....Mutane ne sun fi yawan da ba zasu ƙirgu ba . Duk da sojoji sun fi yawa kowa da kakin sa . Wannan ya tabbatar mata da taron sojoji ake yi. Dan komawa tayi ta ƙwantar da kan ta jikin seat ɗin tana furta “ ai Uncle ka zaɓa ma makanka zaman lafiya , ina zan fito a wannan rundunar jibi yanda kowa ya riƙe bindiga yazo a harboni a kashe banxa, ko a rashin sani ne ko da gangar Soja ya kashe ka fa an ce ya kashe banxa a wofi , ai gwara na zauna anan Allah ya taimaka kaima ALLAH dai ya dawo da kai.........tunanin ta ne ya katse sakamakon ganin Aliyu Haidar da tayi ya buɗe moton yana cikin kakin sa na soja ,bayan sa sojoji ne ke bin sa. Taho muje daga can mu zauna😲”. Taso ta ce a'a ,amma ganin sojojin dake bayan sa yasa ta saukowa a hankali tana gyara mayafin kannta da tayi rolling don dama ita Tafiye saka Abaya for all the time kayan sun fi burgeta ko a yanzu wani Black abaya ne jikin ta Wanda akayi masa Adon flower da red. Zama tayi a tare dashi a wani side da ban da aka ware masu , inda take bin komai na Wurin da kallon tsanaki. Zaman su kenan taji an fara kiran sunan Uncle ɗin nata kamar haka “ MAJOR ALIYU SALEH YELWA...” kallon sa tayi a maimakon taji an yi tafi sai gani tayi Sojojin suna masa fareti na girma tare da Sarawa suna ƙamewa . A hankali yayi mata magana a kunne yana mikewa cikin zumma irin nashi tare da nufar can high table. Ita dai har yanzu ta kasa fahimtar inda wannan al'amuran suka dosa. Major naji fa yace ? Ba Canonel bane ? Yaushe ne Uncle ya koma Major kuma? .hummm Numfasawa tayi tana kallon direction ɗin can da yake . Kana ta kalli inda ya miƙe yanzu. Saurin kai hannun ta tayi tana Ɗaukar littafin da ta gani da alama ya manta dashi ne . Diary book.! Ta furta a sarari kana ta riƙe tana cigaba da jin jawabinsa da Manyan General a sojojin ke yi tana saurara . Kusan mintuna sha biyar kana ta buɗe Lemu tana fara sha don ta fara gajiya da zama . “.....Humwwwmm Sauke numfashi tayi tana kai hannun ta haka kawai tare da buɗe diary ɗin a cewan ta zama ya isheta sai tana ganin sa tamkar story book ne. A lokaci daya fuskar ta ya sauya idanun ta da take lumshe su tana ƙara ware su. Farko kuma mafari~ ta ga ya rubuta da shekara ta 2008 . Wannan shine fara rubutun diary book Dina na farko a duniya a wannan shekara . A ranar wata Talata na........Labarin Ta ne ciki tun daga Farkon yanda ya tsinceta da yanda yayi Rainon ta . Kai har murmushi idan tayi ko taci Abu sai ya rubuta yau Ma'eesha na taci Abu kaza kuma taji dadi ,nan gaba Irin shi za'a rinƙa yi mata . Yau Ma'eesha ta fara zuwa skull da dabara na irin na kaza da kaza. Kar ka takaf labarin duk abun da ya faru take karantawa , Wanda kamin tayi Rabi tuni ta jiƙe da hawaye har da su sharɓan majinu tana sharewa da Hanckie . Wani irin kuka ta fashe dashi tana furta “ Why dad! Me yasa zaka nemi kashe shi , Ni baku kashe Ni ba? Kuka dinga azabtar dashi ....Wayyo Ni Ma'eesha ta furta tana sakin kuka a hankali mai taɓa zuciya da karya ta. Saurin juyawa tayi tana juya baya yanda Ali ba zai iya hangota ba tana cigaba da karanta diary ɗin .....” ** Bin Nasreen da kallo Mami ke yi inda take karkaɗa a tsakiyar falon ta . Mamaki ne ya kama Hajiya Hajara wacce bata daɗe da isowa gidan ba . Keeee wacece ke? Kalmar da Jidder tayi kenan cike da Tsiwa da masifa irin nata . Wani irin kallo Nasreen ta watsa mata , kana ta saki Murmushi na yan bariki tana cewa “ Ayyya ƙanwata Yayan naki Haidar bai taɓa baki labarina ba , ikon Allah! To sunana Nasreen , kuma nice matar da zai Aura nan kusa! Topa! Jidder ta furta a wulaƙance tana bin Nasreen da wani matsiyacin kallo . Kana tace “ ammm To munji zaki iya tafiya ko sai na saka an fitar dake babu mutunci ?” . Jidder! Mami ta furta tana ƙoƙarin magana Hajiya Hajara ta katse ta da cewa “ A'a ai barta tun da itama tazo mana da rashin kunya ai sai ayi maganin ta . To ko Ali ya rasa mata ba zai Aure ki ba , ai gwara mara Asalin da ya Aura akan ki , don ko ba komai mun san halinta mai kyau da ko mara kyau . Amma ke ji bita da Allah , Mom Hajara ta furta tana bin Attachment ɗin kan Nasreen da kallo . Ke dattijiwa shiga taitayin ki , idan ba haka ba zan nuna Miki ƙarshen rashin kunya ta! Kamin ta rufe baki ne jidder ta ɗaga hannu tana tsinke fuskar Nasreen da mari ji kake tassssss dai dai Khalil wanda ke shigowa yana furta “ Da ƙyau.....! masifa! Ni kika mara ? Kin san Wacce Ni Nasreen? Ko ke Wacce an mare ki , aka ce miki ina ɗaukar wargi ne ke Wacce da zaki shigo har cikin gida ki nemi cin ma iyaye na mutumcu and kina expecting ki fita kisha lafiya . To ko iyayen ki ne basu isa ba bare ke! Jidder ta furta cike da Masifar ta . Murmushi Mom Hajara tayi tana cewa “ Khalil ku fice mun da Wannan mara kunyar yarinyar , Sannan Ni da iyayen ta xanyi , a cikin a wa biyu nake so ku bin ciko mun komai nata , Dama ance ɗan kuka mai ja ma uwa da uba . Zaki san wacece Hajiya Hajara , zaki ga yanda iyayenki zasu taho su dafa ƙafana su na bada haƙuri fice mun da gani tabbatacciya”. Mom Hajara ta furta cikin Tsawa , inda Nasreen dake dafe da kunci ta furta “ Zan fita , amma wallahi rayuwar ku sai na jefa ta cikin masifa, sannan kuma ba zaku taɓa gane kan gadon ɗan ku ba har abada , sai dai idan ya Aure Ni zaku ma ku gani”.[1/28, 8:16 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 72-73 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Tana furta hakan da sauri ta juya cike da ƙafa tana ficewa daga falon . Bin ta da kallo mami tayi kamin ta furta “ Ikon ALLAH! Wannan yarinyar daga ina take haka? Kar ki damu Mami kiyi Haƙuri, zan sa a binciko mun naga yar gidan uban waye? . Khalil ya furta yana janye idanun sa daga hanyar da Nasreen ta wuce . Mom Hajara ce ta furta “ a yau nake so ba sai gobe ba! Murmushi Khalil yayi yana furta “ Kiyi Haƙuri Momy yau inshallah ”. Juyawa yayi yana bin bayan Nasreen don shima ran sa sosai ya ɓaci da ita .....Bin bayan sa Suka yi da kallo Mami na sauke wani irin gwauron Numfashi kana tace “ Ya tabbata Ali yana kula watsatstsun mata irin wannan yarinyar kenan? . Ta furta zancen tana kallon su tare da faɗawa cikin wani irin yanayi na daban. Kallon ta jidder tayi tana kallon mom Hajara wacce itama har a lokacin take cika kana tace “ Ƙwarai mami to kina tsammanin Ya Khalil ba gaskiya zai faɗa ba kenan ?”. A'a ba haka nake nufi ba , Kar ki manta Khalil na son ma'eesha a jikina ina jin Haidar na yin wani abun amma ban taɓa kawo masa wannan cikin rashin jin sa ba . Gimtse fuska Mom Hajara tayi tana gyara Zaman mayafin ta kana tace “ Ohhhh wai ke Mamin Haidar bakya taɓa magana ne ba tare da kin saka sunan ma'eesha ba? Komai Ma'eesha Ma'eesha haba don Allah....! Ita yarinya wata can ƙasa gajera ga ƙiba mara sha'awa mtswww.....” ta ja dogon tsaki tana komawa tare da zama bisa kujeran dake kusa da ita . Uhm”. Jidder ta furta tana ɗaga ƙafarta tare da cewa “ Mom sai kinyi haƙuri , Ai wannan ma kaɗan ne tun da bata gurin , suyi ta mata ɓarin jiki kamar wacce aka ce Aljannar su na ƙarƙashin ƙafafunta . Ni yanzu zan tafi 1:30pm muke da shiga exam . Ɗagowa Mom Hajara tayi tana kallon ta kamin ta kalli ƙaton agogon falon , ba distance learning kike yi ba ? . Yessss Mom shi nake yi , Amma exam kin san aƙwai wasu da dole sai Mutum yaje hall ya rubuta . Ok Allah ya bada Sa'a . Amin Jidder ta furta tana gyara mayafin ta . Kana ta kalli mami tare da hugging ɗin ta “ Bye bye mom sai na dawo ”. Ta furta tana ficewa daga Falon . Murmushi Mom Hajara tayi cike da son nata ta furta “ Yarinya mai hankali kenan! . Kallon ta Mami tayi tana caɓe baki kamin ta zauna , Muryar Mom Hajara na cigaba da cewa “ Kin ga har Khalil yasa an binciken yarinyar , Ga taxt din shi ya shigo . Ohk duba ɗiyar Wacece? Mami ta furta tana kallon Mom Hajara wacce take scrolling chart ɗin. Ɗan gyara zaman medical Glass din ta tayi kana tace “ Waye Alhaji Adamu Billionier ? Wai inkiya ɗin sa kenan . Kallon ta mami tayi tana furta kai anya Alhaji Adamu Billionier ina dai jin sunan sa kamar ɗan kasuwa ne babba , amma ban tabbatar ba gaskiya . Ƴar sa ce kenan? . Girgiza kai Mom Hajara tayi kana tace “ eh a abin cikar da aka yi ba. Amma yanzu zamu sani ai ...daga gobe zasu bata wadataccen tarbiyyar da idan taga mutane zata san yanda ake masu magana da dadin lafazi ”. ** Gaba ɗaya Ma'eesha ta gama birkicewa kuka take yi kamar ran ta zai fita . Ƙoƙarin controlling kan ta take yi amma ta gagara , Wayyo Uncle ban ƙyauta ba , na zalunce ka , ban maka halarci ba ban kuma maka Adalci ba . Ka yafe mun Uncle.............🥹 Tana maganan tana jin yanda yake jawabi ta Mick cikin Arrogant voice ɗin nan nashi na jarumta . Muryar sa ta ji yana kiran sunan ta wanda gaban ta sai da ya faɗi....cikin sauri ta fara dai daita natsuwar ta tana rufe diary ɗin kana ta goge hawayen fuskar ta wanda bata tsammanin zasu iya daina zuba har ta isa gare sa ”. Ƴammata da manyan mata kowa a wurin crushing ɗin Wannan soja ake yi , wanda in his young age ya zama major . Da dama na tambayar baya da mata ko? Suna jin an ce eh sai ko wacce ta kara gyara zama tana jiran a gama taro ta amshi card numbern sa . Cike da Wannan takon nata with confidence na RAINON SOJA take takawa ixuwa inda Yake . Gaba ɗaya hankulan mutanen ya dawo akan Wannan kyaƙyƙyawar yarinya wacce ta shige zuƙatan mutane da dama . Sunan murmushi take yi amma wasu irin hawaye ne ke bin kuncinta wanda ta rasa fahimtar na menene ita kan ta . Nishaɗi take ji ko akasin haka , ga narkakkiyar tausayin sa dake tsuma ta . Ƙanwar sa ce hala? Kaji wurin an fara maganganu ƙasa ƙasa . Wow she's beautiful.....Muryar Aliyu ne ya kuma katse su inda suka ji ya yi magana ta Mick da cewa “ That's my wife ❤️ uuuwhmmmmw💋 ya hura mata Wani irin sumbata a Mick ....ihu aka saka da Tafi sojojin wasu na Ƙara ƙamewa na girmamawa . Abun ka ga mace mai fara'a tuni Ma'eesha baki yaƙi rufuwa a hankali ta isa gare sa cikin sauri yana ware mata hannu ta rungume shi ƙaaaam tana sakin kuka , shafa bayan ta yake yi yana ɗan rarrashinta duk da bai san dalilin kukan nata ba . I Always proud of my husband Ina Sonka Uncle Haidar.....Maganan ta ne ya fita ta Mick don basu lura da Mick ɗin na kusa da bakin ta ba . Ihu kika ji na mata da maza har sojojin Tsuma suke yi bisa ga nin irin wannan soyayya mai daɗi da sanyaya zuciya .basu taba ganin so a ƙwaratan irin haka ba , bare kuma sojoji da ake gani basu iya soyayya ba . To yau dai ya ƙaryata . Murmushi yayi yana kai hannun sa tare da goge hawayen fuskar ta , a hankali ya kamata suna sauka daga wurin ....Muryar Mata kake ji suna furta “ Sweat couple 4 life 🥰 ”. Ficewa suka yi daga taron don hankalin sa ya fi karkata da yasan kukan mene take yi ? Kuma ya akayi ta sauya a lokaci ɗaya....sannan yau da bakin ta take furta “ Ina sonka Uncle Haidar? Abun duka ya basa mamaki ƙwarai . Moto suka shiga inda kai tsaye drivan sa ya ja moton da sauran sojojin da aka kara masa masu kula dasu suna biyo bayan su. Tun da suka shiga moton yake rarrashin ta tare da kissing ɗin ta , bai kuma tambaye ta kukan mene take yi ba ,duk da yana son yin hakan , amma abinka ga miskili sai ya bakin sa ya gangara masa. A haka har suka isa . Wani irin mahaukacin gida ne ta gan su a ciki ......komai na tsarin gidan na soja ne , har ta fentin gidan milk ne Army green . Flowers din gidan lufffff luffff suma sunyi Kore shataf alamu suna samun kulawa . Ko ina ginin burgewa don tsayawa Ma'eesha tayi tana mamakin gidan , kana ta kalle shi tana cewa “ Uncle nan gidan ka ne ? ”. Eiye kin ga yafi na Daddy kika nace zama a can ƙyau ? . A'a Mu ma ai gidan mu da kyau . Dariya yayi yana kama kumatunta tare da cewa “ A'a haba ba haka bane . Ina zaki haɗa Gidan Ali Haidar dana Daddy . Uhmmmm Tom ai dai na Daddy yafi girma . Ta furta tana kallon sa tana murmushi . Eh amma dai nan yafi kyau ya kalle inda ta tsaya itama tana masa ƙurrrrr kaman mai tunanin wani Abu . Ma'eesha tunani me kike yi? Ya furta yana kafeta da lulun idanun sa. Ina sonka Uncle Aliyu.............💯! *#Aunty eashat Mmnteddy 08081202932* [1/29, 10:23 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 74-75 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Kallon ta yayi yana ɗan tattare wannan giran nasa kana yace “ Me ya faru Ma'eesha mene ya sauyaki haka?”. Me ya faru ? Ya jero mata Tambayar a lokaci guda.... Murmushi tayi tana motsa laɓɓanta da cewa “ Tom don nace ina sonka Shikenan sai don da Wani abu , ko dama na taɓa cewa bana Sonka ne? ” . Girgiza kan sa yayi kana ya furta “ No! Amma Wannan sauyin ban yarda dashi , faɗa mun menene ya sauyaki? Yayi maganan suna shiga daga cikin falon gidan . Shiru tayi masa ba tare da tace dashi komai ba , sai zuba masa ido kurum da tayi tana tunanin Abubuwa da dama . Huwmmm sauke numfashi yayi yana cigaba da cewa “ Ma'eesha a idanun ki sunnuna aƙwai Abun da ke ƙwance cikin zuciyar ki , ban taɓa ganin haka daga gare ki ba . Please ki faɗa mun na fi kowa sanin bakya so na ,kin fi kowa tsanan hali na ....a yanxu kuma nafi son wannan halin naka ”.....ta furta tana katse shi tare da kafe shi da sexy eyes ɗin ta Wanda a lokaci daya hawayen da suka daina zuba suka cigaba da Saukowa ....Kuka take har da shashsheƙa da sauke Ajiyar zuciya, Cikin sauri yakai hannun sa yana shirin taɓa ta amma sai ta ɗan ja baya dashi . Littafin da take ta ɓoye masa ne ta fiddo dashi kan ta tsaye tana miƙa masa . Wani irin mutuwar tsaye yayi yana yin turussssss“ Sirrina! Ya furta yana mai kallon ta . Ran sa yana fara Hasala don bai yarda ma ko kan sa shi yabi cikin littafin ba , rayuwar sa ce gaba ɗaya ,amma tayaya ita ta ɗauka ? . Baki da hankali ne ?? Ya furta a lokaci daya cikin tsawar nan nasa . Kallon sa ta tsaya tana yi , Hawayen na ƙara gudun bin Kuncin ta . Sirrin ka ne Uncle, kuma yau na duba na karanta duka , Uncle me yasa ba ka taɓa bani labari na ba , dama haka labari na yake ? Ta furta tana takowa gaban sa tare da kai hannun ta tana riƙo nasa . Uncle me yasa ka saki hannaye na baka cika ga ba da bani rainon da ka saba yi ba , cike da gata da kulawa ? Uncle Ni ashe yar gata ce , kai ne kake Abun tausayi . Shigowa na rayuwar ka masifa ce Baka huta ba har yau......saurin rufe mata baki yayi yana yin ƙasa da Muryar shi tare da cewa “ Ya isa! Bana son jin wannan zancen ko ba yanzu ba ”. Sannan me yasa kika ɗauki mun diary kika karanta ? . Ɗan Kallon sa tayi tana sharce Hawayen dake sauko mata ba tare da tace dashi komai ba. Shiru yayi jikin sa duk yayi sanyi , a hankali ya kai hannun sa yana Rungumo ta jikin sa tare da Furta “ Ya haƙuri Ma'eesha na ya isa haka kinji bana Son wannan kukan naki....Kin gaji kina buƙatar Hutu ko? Ya furta yana Ɗan kallon ta daga Ƙasa . Ɗago [1/29, 1:13 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 76-77 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Ɗago da Idanun ta tayi tana gyaɗa masa kai Alamar eh kamin ta sakar masa murmushin nan nata tare da bin sa da wani irin kallo wanda ita kan ta bata san yaushe ta fara yi masa irin sa ba , Kallo mai cike da tausayin juna da kuma soyayya. Ina sonka Uncle Haidar...ta furta tana kallon Manyansu idanun sa. Wani irin nauyi yaji Zuciyar sa yayi , farin ciki da jin daɗi na rufe Zuciyar sa. Ɗan murmushi yayi wanda sai da Hushiryar sa suka bayyana kana ya ce “ Mu shiga daga ciki , ki kimtsa sai muci Abinci ko ?......” ** Waye wani Alhaji Adamu Billionier? Kamata yayi ko waye shi ka saka a kama mun.......Hajara! Muryar General Saleh ya katse Mom Hajara dake surfa masifa , Yanayin Muryar sa ya sauya . Hajara Wai yaushe zaki daina Wannan Masifar taki ne ? Ki dakata mu bi komai ......A'a janar na fahimce ka , kamar cin mutuncin da wannan yarinya tayi bai dameka ba . To Ni zan saka ayi da ƙarfin iko na! Hajara! Ya kuma kiran sunan ta yana katse ta daga magana da take. Mami ne dake gyefe ta fahimci yanayin sauyi daga janar wannan yasa ta amshe wayan tana karawa a kunnen ta tare da cewa “ Janar ko ma mene ke faruwa ina son sani yanzu , Wacece yarinyar? . Huwmmm Wani irin gwauron Numfashi ya sauke kana yace “ zan taho gida yanzu , ku shirya cikin shirin ku zamu tafi tare daku ne duka ”. Ƙasa mami tayi da Wayar tana kallon Mom Hajara wacce itama ita take kallo. Na ji kamar bashi bane , duka ya sauya har a Muryar sa ...meke faruwa ne? Mami ta furta tana kallon Hajiya Hajara. Koma meye ai dai yace yana zuwa yanzu ko? To mu jira isowan sa . Ta furta tana ja baya tare da zama a kujeran falon tana karkaɗa ƙafa . A can ɓangaren General Saleh Yelwa kuwa , Abubuwan ne suka faru tamkar a mafarki tabbas wannan shine ake kira da ikon Allah . Don shi mutum ne mai dattako da girma. Wannan yasa shi ko da yaji labarin Mahaifin Nasreen sai yayi tattaki da kansa ya nufi Gidan Alhaji Adamu. Anan ne abu ya dawo tamkar a yanzu aka yi . Daddy ya kwashi mamaki ya kuma ga ikon Allah . Wanda ba su zata ba a rayuwa ko a mafarki wai yayi Arziki shine Allah ya azurta da ƙazamin ƙuɗi wanda bai san ƙarshen su ba . Wato Alhaji Adamu Yes da No 🤣. Gaba ɗaya a halin gidan an ruɗe don A sa'ilin Daddy yana ganin sa cike da rawar baki da murya ya kira sunan sa.........SALIHU! Tsayawa Alhaji Adamu yayi yana jin kan sa na juya masa sunan sa kawai da General Saleh ya kira da Salihu. Tun daga nan bai ƙara sanin halin da yake ciki ba , har yanzu da Daddy suka gama magana da Su mami .... Don Alhaji Adamu yana Asibiti a na basa taimakon gaggawa . ** Wannan wani irin masifa ne Nasreen kika janyo mana muna zaune lafiya ? Shikenan Yanzu duka zamu tashi a banza a wofi . Don kuwa Alhaji Adamu yana da wowa cikin hayyacin sa yan uwansa ƙila ma har da iyali kin ga mu mun tashi a banza a wofi kenan ......Hajiya falmata ke maganan tana kaiwa da komowa a tsakiyar falon Hankali a tashe......! [1/31, 5:12 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *RAINON SOJA* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 78-79 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Shiru Nasreen tayi jikin ta itama ko ina ɓari yake yi , don ba zata so su tashi a haka ba babu tsuntsu bare tarko. Hunmm Mommy ki ƙwantar da hankalin ki ...babu abun da zai faru , iyaka idan kin ga duka abun zai rincaɓe kiyi Aiki wurin boka a kashe shi kawai duk a huta. Ai dai dole a baku Gadon ku , Sannan kuma bai ma riga ya farfaɗon ba bare Har ya gasgata yan uwan sa ne ko suna da jiɓi ko alaƙa tsakanin su . Hummmmm Sauke numfashi mai nauyi Hajiya Falmata tayi kana tace “ Ƙwarai wannan zancen naki yayi kuwa dai dai . A wannan karon da kaina zan tafi , ba zan tsaya yin saƙo ba . Hunmm gyaɗa kai Nasreen tayi tare da cewa “ Gaskiya dai zaifi hakan. A wannan lokaci ne Su duka suka Ari mayafi ko wacce a cikin matann Alhaji Adamu da inda ta nufa. Banda Hajiya Atika da ake ɗaka ana jinya har yau babu Sauƙi sai ƙarin Wahala . Yayi baƙi ta rame wannan jikin matan da cika duka babu ”. Sunan jinya take amma sosai hankalin ta ya tashi da taji Labarin Alhaji Adamu da kuma halin da ake ciki a yanzu . ** 9:00pm . Lagos Ƙwance take a cikin ƙayataccen Bedroom ɗin nata , tana kululluɓe cikin wani lallausar blanket ...tayi filo da Faffaɗɗan ƙirjin sa. Idanun Aliyu Haidar a lumshe suke , akasin nata da suke A buɗe tana aikin zuba masa surutun nan nata Wanda bata gajiya . Ai Uncle ina baka labari yanzu duk na ƙosa ma a koma Hutu don naga Yanda Samira da munaya zasu ƙare ....Uncle! Ta kira sunan sa tana kai hannun ta tare da Shafa Gyefen kuncinsa....idanun sa taji a lumshe, wannan yasa ta cewa “ Barci zaka yi ne ? , Sai a sannan ne ya ware Lulun idanun sa yana gyaɗa mata kai tare da cewa “ Eh ...” Ohk Tom sai da safe ”. Yi addu'a sai muyi barci , ya furta yana ƙara saka hannayen sa tare da Rungume ta tsamm a jikin sa yana daɗa shigar dasu cikin bargo ”. Motsa bakin ta tayi tana fara Addu'an kana ta kwanta tana furta “ Sai da Safe ”. Hannun sa yakai yana riƙe nata Duk da tana jikin nasa a Rungume amma sai da ya haɗe hannun sa ɗaya da nata kana ya rufe idanun sa . Kusan mintuna Goma , ita dai Ma'eesha barci yaki zuwa , Wannan yasa ta ɗan ɗagowa tana kallon sa , a Zuciyar ta tana cewa “ Ohk yayi barci kenan ”. Cike da ganin tayi masa Abun gwanin take massaging hannun sa tana matsa masa su a hankali wanda tun da ta fara shi dai babu abun da take yi masa da ya wuce motso shi , don yayi niyyar ya ɗan ɗaga mata ƙafa amma kuma a yanzu yanda take shafa sa ji yake kamar Shakiran nasa take ligwigwita....Ware idanun sa yayi wanda suka fara sauya kala kana ya ce “ Wai ba zaki barni nayi barci ba? ”. Ba tare da ta kalle shi ba , ta furta “ Uncle massaging ɗin ka nake yi fa , Zaka fi yin barci ma me daɗi , kai dai rufe idanun ka ”. Daurewa yayi yana rufe idanun sa , yana ji yana cigaba da masa massage din , hankalin ta ƙwance shi kuma nashi ya kai ƙololuwa yanzu ya fara tunanin ma Abin yi....Gani tayi ya muskutota yana hayewa saman ta tare da Ɗan sakar mata nauyin sa . Washhhh Uncle nauyi , ka.....haɗe bakin shi yayi da nata yana fara tsotsan laɓɓanta kamin a hankali ya zura harshen sa ciki yana karkaɗawa . Hannun sa na gogar dukiyar Fulanin ta . Wani irin shafa su taji yana yi kamar abin arziƙi kana taji yana wani mirza mata su da ƙarfi wanda take gani kamar mugunta ce hakan. Wani irin zafi take ji yanda yake ligwigwita su yasa ta ƙoƙarin saka masa kuka tana mai son ƙwace kan ta ...amma Ni kaina nace yarinya ina ke ina iya ƙwatar kanki a hannun soja🤔Ai bar shi kawai ya murza ya shafa yayi son ran sa.... ke kika ƙwanto kuran a rashin sani😹 . tun tana ƙoƙarin ƙwatar kan ta da ƙarfi haka jikin ta yayi nauyi ɗaga hannu ma taji ya kasa , tamkar wacce aka bi aka daɗɗaure ta . Sai da ya tabbatar ya gama kashe jikin ta da ko motsi ba zata iya ba , sannan ya zame harshen sa yana yin ƙasa da fuskar sa zuwa ƙasan cinyoyin ta . Gani tayi ya kai fuskar sa yana gogawa saman Pant ɗin ta tare da shaƙar ƙamshin Durin ta yana Goga fuskar sa a sama . Wani irin yaaaaarrrr taji tun daga Kannta har ƙafarta....wannan yasa ta saurin matsawa da ƙafarta tana furta “ a'a Uncle, don Allah ka barni wallahi Ni yarinya ce!🤣 . Duk da yana cikin yanayin matsanancin sha'awa wanda ba komai yake fahimta ba , amma maganan ta ya basa Dariya , Wannan yasa shi ɗan kallon ta , kana yace “ A'a Yanzu zan mai daki babba , Ki daina biye ma Maganar Mami da take ce Miki yarinya ... Yanzu fa ke matar Aliyu ne , kinga......A'a Ni dai . Ta furta tana cuno masa Wannan ɗan mitsulun bakin nata. Kallon ta yayi yana tunanin to ta ina mai zai shawo kannta a yanzu kar tayi masa kukan nan nata . Muryar ta ne ya katse shi tana cewa “ Uncle ciwon ido kake yi ne? ”. Girgiza mata kai yayi alamar a'a , wanda kamin yayi wani magana ta kuma katse shi da cewa “ Idanunka sunyi jaaaa”. Hunmm ai kece kika saka hakan ......kamin tayi wata magana taji ya fara shigar da Yatsarsa ƙasanta yana fara cinta a hankali tare da kashe mata ido cikin salon sa . Wani iri taji ganin yanda yake aika mata da Wasu irin saƙonni masu karya zuciya . Sai da ya tabbatar da ya gama shafa ta ya motsata sosai . Kana ya kalli fuskar ta yana kai hannun da tare da shafa kuncinta a hankali ya furta “ Don Allah Ma'eesha nayi yanzu ? , A hankali ba zan bari kiji zafi ba kamar dai na rannan. Uncle ko rannan fa da zafi Ni dai......Sorry please kiyi Haƙuri kinji Ma'eesha, Sau Ɗaya ina samun release shi kenan sau ɗaya , Duk da Yi Ɗaya baya ishe Ni , Kuma ai Kinga ba ciki nake shiga ba , ina Ɗan gogawa ne duka don kar kisha Wuya ”. Shiru tayi masa tana ƙasa ce masa komai , don ita a yanxu gani take idan taƙi son Abin da yaso butulci kenan, Uncle shi ne rayuwarta a da ne bata son hakan ba . Tana son amince masa amma kuma tana Tsoro , don ko a yanzu wurin ya dade yana mata raɗaɗin zafi don ji tayi kamar an buɗata ko an yanka ta da wuƙa😲 don a zaba . Motsawa yayi da hannun sa yana fara fiddo da Shakiran nasa ba tare da ya jira jin me zai kara fitowa daga bakin Ma'eesha ba . A hankali yake saita ta tare da goga ta a hanyar yana lumshe ido tare da Sauke Irin numfashi.....Ashhh! Ohh!! Ma'eesha please please Ma'eesha ki buɗe mun na shiga Ashhhh!!! Ohhhh yana maganan Muryar sa na rawa haka jikin sa . Goga Shakiran sa yake yi yana ɗan jijjigata tare da dannata ciki .....Wani irin zafi ne yake ziyartan ta , amma duk raki irin nata sai ta dake , don tayi Alƙawarin ko da Uncle kashe ta zaiyi ba zata taɓa bujire masa akan abin da yake so ba a yanzu har zuwa ƙarshen Rayuwar ta. [1/31, 5:12 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 80-81 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Duk da Raɗaɗin na shigar ta sosai , amma sai saka hannu tayi tana ƙanƙane filon da take ƙwance a kai , tana rufe idanun ta dake tsiyayar da Hawayen azaba . Sambatun sa take ji da ihun sa yana Wasu irin zantuka wanda bata fahimta . Wani irin buɗata yake yi , tana jin yanda yake Yi kaman yana yagayaga da ita. A halin yanzu ko da ma tace zata yi kukan da ƙarfi don ta dakatar dashi bata da wannan ƙarfin iyawar . A hankali take kiran sunan sa “ Uncle... Uncle zafi zan mutu Uncle Zafi.... Mami ki taimake Ni Uncle ka cece Ni Ka bar Ni na huta...... Ɗaukewa maganan nata yayi sakamakon wani wuri da taji ya shigar da buran sa yana yi kamar balloon luɓuss kawai dai ita duhu duhu take gani ....tun daga nan bata sake sanin inda kan ta yake ba . ** Hajiya Falmata kece yau da kan ki ? A'a lallai yau aiki kamin ki koma an yi shi kamar yankar wuƙa an wuce wurin .....Bokan Hajiya Falmata ya furta yana Wani karkacewa . Wani irin dariya Hajiya Falmata ta fashe dashi tana Girgiza kai tare da cewa “ Shiyasa bana jin haufi ko nawa ne a aikin ka , Saboda abin ka faɗa ne da cikawa. Ƙwarai kuwa ya furta yana wani zare idanun sa da suka sha Tazali har kusan hanci ga wani ɗige ɗige mai ban tsoro . Idanun sa jajaye ga su a warwaje yana ƙara fiddo su . Yanzu me ke tafe dake ? . Gyara zama Hajiya Falmata tayi kana tace “ So nake kowa ya rasa! Wato a yau A kashe Alhaji Adamu, wannan doguwar sumar da yayi kar ya farfaɗo a duniya sai dai A lahira. Hehehehehe!!!🤣 . Bokan ya saki Wani irin dariya mai amo da rikita hazo . Faɗa da cikawa . Ya furta yana miƙa mata Wani Abu a ƙoƙo kana yace kiyi maza ki riƙe shi da kulawa don wannan rayuwar Adamu ne . Kar ki bari ya buɗe a lokacin da kike zaune ko ƙwance, saboda idan ya zube kece taki ran zaiyi halin sa . Idan kin koma a tsaye zaki zubar dashi , to tabbas shi da miƙewa sai kuma a ƙiyama ”. Jiki na Rawa Hajiya Falmata ta amsa tana saurin miƙa tsaye tare da cewa “ Godiya nake boka , sai na dawo akan suma lamarin sauran kishiyoyina ”. Tana maganan tana tura masa rafa rafa biyu na kudin da ta kawo masa kamin tayi saurin nufar moton ta tana shigewa cikin wani irin mahaukacin gudu. Gaba ɗaya ta ƙosa taje ta aiwatar da abin da Boka ya faɗa........A dai dai Wani round about ne tazo zagaye kiffffff😲 Ƙoƙon ya kife. Innalillahi wa'inna ilaihir......kamin ta ƙare tuni sitiyarin ya ƙwace mata moton na wani irin majajjawa da ita..... ji kake ƙuuuuuuiiii kawai sai ya daki wannan round about ɗin yana karuwa da Wata babban moto da ta kunno kai . Kun san me ake ce ma rugu rugu nuƙurƙusu shi moton Hajiya Falmata yayi wanda kowa da gani sai dai ace Allah ya jiƙan Musulmi . ** A hankali yake sauke numfashi don yafi mintuna Goma yana sauke nishi kana ya miƙe yana Rungumo ta jikin sa , bin kyaƙyƙyawar fuskar ta yake yi da kallo inda idanun ta suke a rufe , alamun suma tayi kuma Bata farfaɗo ba . Ƙurrrr yayi mata yana tuno da Wasu abubuwa na cikin rayuwar su . Fuskar ta ya tuno a lokacin da bata fi shekara ɗaya ba kwance kamar haka a saman cinyarsa . Wasu irin Ƙwallah ne yaji suna zubo masa Wanda ya bai san dalilin zuwan su ba . Kawai abin da zai iya cewa shine ya mutu a kan ta💔 . Ruwan Hawayennsa dake ɗiga bisa kuncinta ne yayi nasarar fara saukewar Numfashin ta , a hankali take ware idanun ta , shi bai lura ba ma , don gaba ɗaya ya rasa mene zai yi mata . Ba abun da yake tunawa da ya wuce lokacin baya , yanda yake saɓata a wuya , wurin exercise training....Da lokacin da idan ana mata karatu a aji zai saka duka ɗalibai suyi barci yana dakatar da Malama daga karatun da take yi wai sai Ma'eesha tayi barci ya gama kuma kowa yayi shiru kar a dame ta . Yau gashi yasa Ma'eesha ta suma😯ko yaya kenan?🤣 . Kafesa tayi da ido tana ganin yanda yake zubda ƙwallah abun da bata taɓa gani ba . Zafi take ji amma sai ta daure tana motsa bakin ta cikin wani irin Sanyayyar Muryar ta ta kira sunan sa “ Uncle! . Saurin kallon ta Haidar yayi kana ya fara kame kame ya rasa me zai ce mata , haƙurin ma bai san wani iri zai bata ba . Wani irin Murmushin ƙarfin hali tayi tana cigaba da cewa “ A tunanin ka na mutu ne kake kuka? , Lumshe idanun sa yayi yana bin ta da wani irin kallo mai ɗauke da narkakkiyar so mara iyaka . Ƙara sakin masa murmushi tayi kana tace “ A'a Uncle zamu rayu tare ,babu inda zan tafi na Barka , kuma sannan ma Ai ba Zafi banji ba sam”. Hannun sa Aliyu yasa yana Saurin Rungumo ta tare da mannata da ƙirjinsa , Wasu irin jaruman Ƙwallah ke zuba masa Cikin Muryar sa wanda a yanzu tayi rauni yake furta “ Ina sonki Ma'eesha, Ina sonki matata! Kiyi Haƙuri n.......Rufe masa baki tayi da hannun tana komawa lamo tare da ƙwanciya ”. Kusan mintuna uku kamin ya ɗauketa yana nufar Toilet da ita .....! ** Kallon General Saleh Mom Hajara tayi kana tace Wai Ni meke faruwa ne ? Kawai ka ɗauko mu ka kawo mu Asibiti ka faɗa mana Menene ya faru don Allah Janar, kar sai munje hankalin mu kuma ya tashi. Buɗe ƙofan da Alhaji Adamu yake ciki soja daya yayi , yayin da Mami Jidddr Khalil da Mom Hajara suka shiga zuwa Ɗakin . Zaune suka ga Hajiya kaka tana riƙe da cazbihan ta , kallo ɗaya zaka yi mata ka fahimci tana cikin jimami . Ba tare da Mom Hajara ta lura da Alhaji Adamu ba , Ita dai ganin Hajjiya yasa ta saurin nufar ta tana furta “ Hajiya lafiya? Me ya kawo ki nan? Wani.......A'a Lafiya na qlau , mijinki yasa na zo nan! Mijina? Mom Hajara ta furta tana saurin juyawa tare da kallon mutanen wurin , idanun ta ne suka sauka akan gadon Alhaji Adamu inda ta tsaya suuiiiii tana sakin jakarta da Wayoyin ta anan ....A hankali kan ta ke juya mata , Tana bin sa da Kallo tare da tunano Rabuwar su ta ƙarshe......Ƙaran hatsarin na dawo mata tare da ihun jama'ar cikin moton , Kukan yarinyar nata shine yake dawo mata , Wanda cikin sauri ganin tana baya Nurses da Mami suka taro ta. Cikin wani irin Muryar tashin hankali take kiran sunan ɗiyar nata “ ZAHRA! Ina Zahra ta take? Zahraaaaaa!!!! Luuuuuuu tayi tana zubewa babu alamar rai bare.......! [1/31, 5:39 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 82-83 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Hankulan su ne duka ya tashi musamman Alhaji Adamu wanda shi ma a yanzu komai ya dawo masa Tamkar yanzu ya faru . Allahu Akbar! To wai shin Meye labarin Dake tsakanin Hajiya Hajara da Alhaji Adamu ?. Muje zuwa 💃🏻 Saurin Nufa da Mom Hajara ɗakin taimakon gaggawa aka yi , inda Kamin wani lokaci tuni dangin Alhaji Adamu na ƙauyen Fallanki sun fara isowa , Abun ka ga Ƴan ƙauye suna samun labarin Bayyanar sa , A ranar suka yo ɗauko hanya . Ganin yanda ya zama Alhaji Abin yafi basu tsoro . Musamman a da baya da suka san shi a almajiri , Almajiranci ya kawo sa birni .....Tuna baya! (A salin Alhaji Adamu) Alhaji Adamu Sunan sa Wanda aka yanka masa Salihu ne , Ɗan wani ƙaramar ƙauye da ake kiran ta Fallanki , Ƙauyen karama ce sannann ba mutane da yawa , Asali ma duka dangi ne yan uwa . Almajiranci ne ya kawo Alhaji Adamu Birni inda ya wahala sosai , Daga baya Allah ya taimake shi ya fara Aiki a cikin gidan Hajiya kaka , Wato Gidansu mami da Mom Hajara . Shine mai yanke fulawowi da Wankin takalmar su . Wannan shine aikin sa tsawon lokaci a cikin gidan . Hajara macace ita tun tana yarinya masifaffiya ƴar tijara ce bata da kirki , idan kaji an yi sallama a cikin gidan to itace ta Kori mutum . Kowa tsoron ta yake ji ƙwarai , don ko zuwan Alhaji Adamu Bai san ta ba , don bata ƙasar tana ƙasar Spain don kammaluwar karatun ta . Dawowan ta ya wahala ta tattaka shi babu iyaka, tsanar duniya tayi masa , ga Wahala , amma a haka Adamu yake haƙuri tsawon lokaci , don ko a lokacin Mami da Auren ta da General Saleh . Kasantuwar itama mami ba mazauniya bane saboda yanayin Aikin ta na police yasa ko ƴaƴan ta Hajara ba sani tayi ba , haka suma sai dai suji sunan ta . Rabon ta da Mami tun haihuwar Haidar a wannan lokacin kuwa da ta dawo da cikin Jidder. Taso ta koma Spain amma Hajiya tace A'a , sai mami ta haihu daga baya sai ta koma . A haka Rayuwa ya cigaba kowa yasan Yanda Hajara ta tsani mai aikin nata , Haka Mami ta haihu Hajara wulaƙanci ko ganin jariri ba taje bare suna . Kai daga karshe Daddy ne ya dauki Khalil ya kawo mata , a lokacin Ali baya jin dadi wannan yasa shi bai samu ganin Mom Hajara ba sai dai a hoto . Da kuma yanda ya santa tun yana ƙarami sosai . Abun da ya faru wanda ya jijjiga a halin shine a dare daya lokaci guda Hajara ta nuna ita tana ra'ayin Alhaji Adamu, don tun da take bata taɓa ganin mutum mai haƙurin sa ba. Tun tana musguna masa ɗan ƙauye Almajiri jahili kawai daga haka sai kuma tausayin shi ya fara shigar Zuciyar ta . Tun tana daurewa ta gaji ta bayyana ma iyayen nata. Inda anan kowa ya daka ƙafan da cewa “ Ai Asiri Alhaji Adamu yayi mata ”. Horo azaba babu wanda bai gani ba , amma nan tafa ce ita shi take ra'ayi, ai ita zata zauna dashi ba wani ba. Bala'i da yayi Bala'i , a wani dare ta tarkata ta je inda aka rufe shi ta gudu da ita dashi , suka nufi ƙauyen su na Fallanki , a takaice acen aka daura masu Aure , har suka Haifi Yarinyar su Zahra , idan kaga Mom Hajara a wannan rayuwar ƙauyen sai kayi mata hawaye ,amma a haka ta share ta manta da komai , don a lokacin cewa tayi kowa ma da yake son ta ,saboda iyayen ta ne , a i yanzu babu mai yin son tsakani da Allah . Ta sha wuya gaba ɗaya ta sauya har kamannin ta . idan mun tuna a shafin Farko , sun shirya ne don zuwa dangin Hajara , Don Alhaji Adamu ya bada haƙuri sai kuma Allah yayi ikon sa , ashe haɗuwar da Sauran lokaci sai a yanzu ”. ** Murmushi yake yi mata tare da cewa“ Buɗe bakin , a hankali Ma'eesha ta buɗe bakin ta yana bata fruit ɗin , Yana murmushi . Ƙwanciya tayi a jikin sa tana lumshe idanun ta dai dai Ƙofar su na ƙara alamar Door bell . Saurin juyawa Ma'eesha tayi , inda cikin sauri ta miƙe daga jikin sa tana bin mai shigowar da kallo . Nurse Narret ta furta cikin wani irin murya ”. Kallon Ma'eesha Aliyu yayi kana ya kalli inda Narret ke shigowa da Akwati a hannu tana jaaaaaaa😯! *Mmnteddy 08081202932.* [1/31, 6:15 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 84-85 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Haɗe giran nan nasa yayi yana murtiƙe fuska tamkar wanda bai taɓa dariya ba . Don tuni yasan labarin Narret duka kallon ta yake yi , don ƙawarta ta sanar dashi komai har ta ƙaryar ciwon ma'eeshan . Miƙewa Aliyu yayi yana raba jikin sa da Ma'eesha kana ya kalli Narret dake bin su duka da Kallo na cikakkun yan duniya tana kallon Ma'eesha ƙasa ƙasa . Me ya kawo ki gidana? . Ya furta cikin dakakkiyar Muryar sa. Murmushi Narret tayi kana tace “ Fatan kaga tayin soyayya ta ”. Na gani sai aka yi yaya? Fice mun daga gida bana son sake ganin ki a rayuwata dana iyalina . Wani irin Abu Narret ta haɗiye kana ta Girgiza kai tana kallon Ma'eesha wacce itama ita take kallo jiki a sanyaye,don ta tuno da Alƙawarin da tayi ma Narret. Murmushi Narret tayi tana ƙare mawa ma'eesha kallo kana cikin Wani irin murya ta fara magana da cewa “ Allah Sarki Yarinya! Gaki kyaƙyƙyawa tabbas ke matace ta nuna ma Sa'a . Amma ki sani ba zai yiwu Miki ki zauna ki sance tasa har abada ba. Saboda masu so da yawa dole ki dan matsa wasu su shigo! Takawa tayi tana juyi a tsakiyar falon kana ta cigaba da cewa “ A wancen lokacin da kin fada mun duka a layi ɗaya muke ai da ban azabtar da Zuciyar ki wurin faɗa mata irin Soyayyar da nake mawa abun da kuke so da hari ba ...amma ko a yanzu ba abun damuwa bane , a namiji mijin mace huɗu ne ....yanzu nazo ne a bani ɗaki, kamin na shigo a na biyu ko uku ko huɗu ....ke idan ma babu Wuri to zai sake ki ya Aure Ni......Kamin ta rufe baki Ita dai taji saukar marine mai tartsatsin wutaaaa “...tasssss”. Wani irin tsorata Ma'eesha tayi ganin lokaci guda ya koma mata Aliyun da baya . Narret kuwa dauke gani tayi na sakanni kana ta furta “ Mari na kayi ?”. Yessss! Na mareki komai ma zan iya Miki Indai bakin ki ya cigaba da furta kalmar cewa “ na rabu da Ma'eesha, daga yau kar Na sake ganin fuskar ki idan ba haka ba Wallahi sai na karairaya Miki ƙafa🫨 ”. Juyawa Ma'eesha tayi da sauri tana ƙoƙarin Guduwa jikin ta na rawa , carafff taji ya riƙota yana Haɗata da jikin sa tare da Rungume ta yana shafa bayan ta a gaban narret wacce ta kusa haɗiye ranta don baƙin ciki . Ita Rayuwata ce! Fice ki bani wuri. Ya furta yana haɗe giran sama da ƙasa. Fuskar sa na huci . Ganin a tsume yake ya saka Narret saurin juyawa tana furta “ Wallahi ba zan bar ku ba da kai da ita duka zaku gani...” Kallon Aliyu ma'eesha tayi hawaye na ciko ƙwarmin idanun ta. Uncle Zan koma gida ”. Gida! Ai ke kuma da su Mami sai dai ziyara, wani gidan bayan gaki a gidan mijinki . Ƙwanan nan zamu wuce Ƙasar Oustralia ina tunanin zan kwana biyu acan, amma anan zaki zauna ba zaki koma gidan Daddy ba . Ya furta yana kissing ɗin bayan ta. Shiru tayi tana kasa ce masa komai , don ita gani tayi al'amarin narret ko a jikin sa . Mtswww!!! Wai to Ni sai aka yi yaya? Ya furta yana ƙara wayar A kunnen sa tare da Sauraren Maganan da Khalil ke faɗa masa na Dawowan Mijin Mom Hajara . Alhamdulillah ”. Ali ya furta kana ya datse kiran ya na kallon Ma'eesha tare da cewa “ Kinji an ga mijin Mom Hajara, alhmdlh kin ga yanzu inshallah zata sakar mana mara muyi fitsari, zata yi laushi ,don naji labarin yanda take mugun Masifar son mijin nan nata . Kallon shi Ma'eesha tayi kana tace “ Ɓata yayi ne dama ?. Gyaɗa mata kai Ali yayi kana yace mu zauna na baki labarin Wacece Mom Hajara da Auren ta da Mai Mata wankin takalmi da yankar fulawa. Ni fa soyayyar naga bugeni yayi ,wannan shine definition of true love 🥰 kaman dai soyayyar mu kennn! Aliyu ya furta yana murmushi Hushiryar sa na bayyana ”. ** Shiru duka aka yi a falon Hajiya kaka , Dangin Alhaji Adamu, dangin Mom Hajara duka zaune ana kaji yawa. To Alhamdulillah Allah kenan mai yanda yaso , yau gashi Wai Hajara ce Da Adamu aka ƙara haɗuwa. Itama yarinyar Allah zai bayyana ta! Hajiya kaka ta furta tana Girgiza kai na ganin Abin tamkar a mafarki. Wasu irin hawaye ne suka zubo ma Mom Hajara, a hankali tasa hannun ta tana goge su , kana tace “ Ina? Ai Hajiya na cire ma kaina ganin Zahra a duniya , sai dai kuma a lahira. Don nasan ta daɗe da barin duniya....kayya! Muryar Alhaji Adamu ya katse ta , kana cikin girma da Rarrashi ya furta “ Idan ma ta mutu Allah ya bamu wasu ya'yan masu albarka ”. Yanzu ki natsu ki kwantar da hankalin ki kisa lokacin da zamu je wurin mata na kuga juna ”. Ai ko yanzu a shirye Miki Alhaji , da zafi zafi ake bugun ƙarfe ”. Mami ta furta tana kallon su duka. Ehhh to kuma haka ne . Daddy ya faɗa shima yana kallon dangin Alhaji Adamu ,wanda suma nan take suka goyi bayan a tafi yanzu zuwa gidan Alhaji Adamu....ko awa wani irin hali gidan ke ciki a yanzu.......? [1/31, 8:39 AM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 86-87 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Gidan Alhaji Adamu Tun daga Wajen gidan ya zamana babu masaka tsinke sai Ɗan Adam da talakawar layi da ya saba taimaka masu . Da yawa nayi ma ALLAH godiya don sunyi farin cikin Dawowan sa a hayyacin sa , matan sa kaman ashirin su ya tonu ne don da yawa an sam amanar sa suke ciki ƙwarai ”. Gawan Hajiya Falmata da aka shiga daga shi ne yasa Alhaji Adamu furta “ Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un.... Lahaula wala ƙuwata, Saurin kama shi Malam Barau yayi yana nufar ɓarayi daban da shi da sauran su Daddy da suma basu da Labarin Mutuwar nata sai a yanzu . A takaice Cikin sasan Hajiya Turai suka nufa inda itam a take zaune tsumi kama r wacce ruwa yaci yacinye ta. Don gaba ɗaya suna Wani hali , ga Hajiya Atika can an sata a ɗaki an rufe tana hauka tuburan tare da faɗin duk wani abu da ta aikata a rayuwar ta da Alhaji Adamu . Sai bayan an kai Hajiya Falmata gidan ta na gaskiya ne ,sannan Su Daddy da Abokan Alhaji Adamu dashi kan sa suka nufi Ɓangaren Hajjiya Turai daga nan suka wuce na Hajiya Atika anan ne Alhaji Adamu sai da yayi ma kan sa Hawaye. Iraki Mom Hajara ji take kamar ta damƙo wuyar mahaukaciyar a cewan ta tayi mata dukan Tsiya, Amma haka ta Daure tana kuka ta fice don sosai mijin ta ya bata tausayi ƙwarai . Mami taso su zauna amma firrr taƙi zama don dole suka tarkata da cewan zasu yi ta zuwa har a gaba zaman makoki ayi uku . A kwana ukun nan asiri ne kawai ke tonuwa ta faru ta ƙare , don dangin Alhaji Adamu suma da kan su sai da suka ce ai rabuwa da duka matan zaiyi , daga ƙarshe Allah ya bashi mata ta Gari . A haka suka tashi babu tsuntsu bare tarko . Nasreen kuwa ko dangin mahaifin ta sunƙi amsar ta bare mahaifiyar ta. Yanzu Tasan menene rayuwar Duniyar?. ** Tsaye take a bakin ɗakin Chawai inda yake ciki yana sheƙe ayar sa da Ƴammatan sa . Hannu tasa tana bugun ƙofan wanda kaman mintuna biyar sai gashi ya fito fuska a murtiƙe babu harka da walwala yana faɗin “ Meye kuma , haba Don Allah mutum yana jin daɗin sa da mata masu daɗi kinzo kina Wani damun mutane ƙara gaba Malama! Kallon sa Nasreen tayi jiki a sanyaye kana tace “ Haba Chawai nafi minti arba'in anan Wurin , yanzu kuma ka fito kana mun faɗa aka , Chawai ko ka manta wacece Nasreen? . Don kece Nasreen sai aka yi yaya? Malama ɗan Allah karagaba, kar na sake ganin ki a rayuwata! Duka munji abun da mahaifiyar ki tayi mawa mijin ta Alhaji Adamu, kai har uban ki ma ance itace ta kashe shi . Don haka bana son ƙara ganin ki Idan kuma kinƙi ji ba zaki ƙi gani ba”. Ya furta yana rufo ƙofarsa baaaaammmm tare da barin Nasreen anan Wurin tsaye .......Juyawa nayi ina kare mata kallo , gaba ɗaya ta sauya kamanni fuska tayi baƙi tayi kanta na talauci da shiga Masifar rayuwa . Ni kuwa nace dama komai yayi farko zai ƙarshe ,ka ƙulla Alheri sai bayan yayi ƙyau .wannan kenan! ** Wow Uncle kayi ƙyau sosai ina zamu je da sanyin Safiyar nan? . Ma'eesha ta furta tana kallon Aliyu inda ya yayi shigar Sa ta cikakken bahaushe shadda milk an masa ɗinkin zamani ɗinkin yabi jikin sa yayi ƙyauuuu ƙwarai. Har wani ɗan ƙiba yayi ƙwana biyu ya aje Ɗan taɓa kaɗan na Hutu da ƙwanciyar hankali . Murmushi yayi yana kashe mata ido ɗaya tare da cewa “ Yau gidan Mami zamu je ”. Wani irin farin ciki ne ya kama ma'eesha da Sauri ta kai hannun ta tana Rungume shi tare da tsallen murna , har yanzu yarintar bai sake ta ba . Murmushin shima yake yi kana yace “ Ai ba daɗewa zamuyi ba . Kawai saboda ina so mu haɗu da mijin Mom Hajara ne , to zamuyi masu kwana biyu , don naji Ance An maida Auren ma nasu yanzu haka tana gidan mijin ta. Kuma nan da Sati Ɗaya za'a daura Auren Khalil da Maryam ”. “....Hummmm”. Sauke Ajiyar zuciya Ma'eesha tayi kana ta ce “ Yayi ƙyau Uncle , Allah ya kaimu lokacin 💃🏻 ”. Amin ya furta yana riƙe mata hannu tare da nufar Farfajiyar gidan ......! Gidan Mom Hajara zamu fara zuwa .....ya furta yana raɗa mata a kunne . Ita dai kawai taji gaban ta na ta faɗi, musamman yawan sunan Mom Hajara da yake kira , kuma gashi tasan yanda ta tsane ta a rayuwa . Wannan yasa ta yin shiru tana ta tunanin zuciya ita kaɗai don tsoro ne yake kamata. Bayan sun shiga garin Abuja”. Ɗaga Wayar sa yayi yana kiran Mom Hajara inda yasa Wayar a amsa kuwa. Hello Mom gamu a hanya zamu zo Ni da Amarya😄🌹matata ”. A lokacin Mom Hajara tana zaune ne a daya daga companin Alhaji Adamu na shinkafa tana gudanar da Wasu Ayyuka tare da bin ƙwaƙƙwafin inda yake da maguɗi don ta yi gyara sosai . Gyara zaman Gilashin ta tayi tana kallon Alhajin nata tare da murmushi, Sai tace “ Alright Kar kazo kuma kayi mun wannan rawar ƙafar akan yarinyar nan , Wacce kake jin ta tamkar ran ka , da tana da iyaye to da tabbas nace An shanye ka ne ba a hayyacin ka ka be . Ƙaassa ma'eesha tayi da ido ƙwallah na turuwa a cikin su. Ɗan cije laɓɓan sa yayi kana yace ” Mom stop please...ai gaskiya ne....kayya! Wai Da wane kike magana haka Hajara ? Muryar Alhaji Adamu ya katse ta , inda ta furta “ Da yaro na ne Aliyu , ina masa faɗa ne akan matar sa da ya Aura ko nace Yarinyar da ya Raina ....Ammmm kana jina Haidar?. Sauke numfashi Aliyu yayi a ɗan ƙasa ƙasa yace “ Ina jin ki Mom ”. Hunmm na taɓa ƴar zinare ba , dole ka amsa Ni ƙasa ƙasa . To yau akwai event da za'a fara na Maryam , mu haɗu a guest house ɗin Mamin ka duka har dashi yanzu zamu nufa can . Duk da taron sai 4:00pm ne , Amma mu tun yanzu zamu je don a fara komai a idanun mu . Ohk ya furta yana datse wayan tare da danne damuwar sa kar hankalin Ma'eesha ya tashi...........! [2/1, 3:37 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: *🕊️RAINON SOJA🕊️* *Through the gate of love a valiant fearless heroical and Sympathetic Story.* 88-89 *Littafin na kuɗi ne please don Allah kar ki karanta indai baki biya ba . Regular payment₦500 Vip payment₦1000 SPC payment₦1500 via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 idan Vtu transfer ne sai ki tura ta wannan number 09061466409....✍🏻🤍#Mamanteddy#mrsusm.* Book 3 Kallon ta yayi yana sakin mata murmushi kana yace “ Guest house zamu wuce yanzu ”. Tom ta basa amsa fuskar ta ba tare da ta nuna masa Wani damuwa ba. ** Wani ƙayataccen gida ne mai ƙyaun gaske , Amma girman sa yayi yawa , Don kamar ba guest house ba . Wannan yasa Idan zasu yi ɗan taro yasu yasu suke zuwa nan. Tun daga Wajen falon take jin Muryar ta cike da izzan nan nata da mulki wanda sai da gaban Ma'eesha ya yanke ya faɗi dammmm” . Saurin kai hannun ta tayi tana riƙo Hannun Aliyu wanda Cike da kulawa yake kallon ta ....idanun ta ne yayi rau-rau , cikin narkakkiyar murya ta furta “ Uncle Bana son shiga ”. Ma'eesha su Mami ne fa a ciki , kar ki damu ko Mom Hajara ba zata yi Miki komai ba , ai yanzu ta rage wasu abubuwan da yawa , taho muje! Ya furta yana kamata tare da riƙe hannun ta suna shiga cikin tsakiyar falon bakin su ɗauke da Sallama . Haɗa ido Ma'eesha tayi da Mami wacce daganin ta fara'anta ya ƙaru, Ma'eesha na! Ta kira sunan ta tana kare mata kallo . Da sauri Ma'eesha ta nufi mami tana Rungume ta tare da furta “ I miss You mami ”. Rungume ta mami tayi tana shafa bayan ta tamkar jaririya a hannu .....Kana tace “ Lallai Ali ya kula mun dake sosai , kin ga yanda kika yi ƙyau dake Baby na....ko da yake yanzu babyn Haidar ne kar yayi mun iyaka😹 dariya Aliyu yayi yana zama a ɗaya daga kujerun dake zagaye kana ya gaishe dasu Daddy da Alhaji Adamu wanda shima ganin su yake ta sakin Fara'a . Muryar Jidder ne ya katse su tana cewa “ A'a Momy meke faruwa ne ?”.....duka juyawa suka yi suna kallon inda Mom Hajara take gaba ɗaya bin Ma'eesha take da Wani irin kallo tamkar zata cafke ta ....Hajara wannan kallon da kike mawa Aishatu na menene? Muryar Alhaji Adamu ya katse su. Hummmmm Wani irin Ajiyar zuciya Mom Hajara ta sauke tana miƙewa tare da ƙara ƙare mawa ma'eesha kallo , kawai sai ta juya ga Alhaji Adamu tana furta “ Ka kalle ta da ƙyau ko dai idanuna ne? . Ali wannan itace wannan dai Ma'eeshan ko wata ce daban? . Aaaahhha'aa! Mami ta furta itama tana miƙewa, yayin da Ma'eesha duk sai taji tasha jinin jikin ta. Yanzu kuma mene zata ce akan ta ? Abun da take Tambayar Zuciyar ta kenan ?. Kaman Wanda Alhaji Adamu ya san Ma'eesha cikin ƙarfin murya yace “ Ita ce dai gata nan menene kuma?”. Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un....ta furta tana kallon su duka , Wasu irin marayun ƙasƙantattun hawaye na zubo ma kuncinta sharrr³. Cikin sauri Jidder ta riƙo Mom Hajara itama tana fara kukan tare da cewa “ Mom don Allah wai menene? Meke faruwa ne Mommy? . Kallon su tayi kana ta kalli Ma'eesha wacce ta maƙale jikin Mami....Jan numfashi Mom hajara tayi tare da cewa “ Wannan ba Ma'eesha Bace! Zahara ce!! Zahara tace!!! Wani irin kallo su duka suke bin ta dashi , kana Aliyu yace “ Anya Mommy babu matsala kuwa a tare dake ?. Gaskiya kam! Mami ta furta tana bin ta da wani irin kallo , kana ta cigaba da cewa “ Ya kamata a bincike ƙwaƙwalwar Hajara gaskiya da matsala. Cikin matsanancin damuwa da rashin sanin hujjar ta , ta kalli mijin nata Alhaji Adamu kana tace “ Ka faɗa musu Wannnan itace Zahra na , ko kai ma ka manta da ƴar da muka haifa ne? Idan su basu san ta ba kai ai ka san ta! Ta furta cikin ɗaga murya wasu hawayen na daɗa ƙwaranya mata ”. Shiru Alhaji Adamu yayi kaman mai nazari ...Gaban Ma'eesha kuwa wani irin faɗuwa yake yi yana bugawa da ƙarfi da ƙarfi . Kallon al'amarin take yi kamar a mafarki , Wani irin magana Mom Hajara ke yi wai itace ƴar ta ? Kai gaskiyar Mami ne da tace a bin cike lafiyar ƙwaƙwalwarta ”. Mtswww!!! Dogon tsaki Mami taja kana tace Shashancin banxa da wofi. Kawai saboda kin dawo hayyacin ki da tunanin ki , shikenan sai ki kalli yarinyar da take nan tsawon shekaru Kice wai ƴar ki? . Kuka Mom Hajara ta fashe dashi tana furta “ Wallahi ƴa ta ce! Nifa na haife ta tayaya ko tsufa tayi zan gane ta , Ma'eesha Ni ce mahaifiyar ki. Mom Hajara ke maganan kamar mahaukaciya. Khalil ne ya kalli Alhaji Adamu wanda shima ya faɗa tunanin Abubuwa gami da Ma'eeshan ,tabbas a jikin sa yake jin gaskiyar maganar Mom Hajara . Amma kuma baya da wata ƙwaƙƙwaran shaida. Ni na san bata mutu ba Wallahi ƴa na ta raye. To ai sai ki nemo ta , Wannan dai Ba yar ki bace . Mami ta katse ta cike da fushi . Cikin Muryar dattako Alhaji Adamu ya kalli Mom Hajara kana yace “ Ya isa Hajara mu wuce mu tafi gida yanzu ,zan Miki bayani......Kallon sa tayi tana gani yana tasata tare da yi masu Daddy sallama wanda Duka jikin su yayi sanyi. Bin ta da kallo Ma'eesha ke yi jikin ta yayi sanyi Qlau. Kawai ji tayi bata jin dadin ganin Mom Hajara a wannan halin , Zuciyar ta na mata babu Daɗi ”. Har sun kai ƙofa ne Muryar Aliyu ya katse su inda yake cewa “ Abba momy ku dakata! Juyowa suka yi suna kallon shi , inda ya juya yana kallon Ma'eesha dake tare da Mami . Da gaske ne Ma'eesha diyar Mom Hajara ce babu shakka a ciki , ita ƴar Mommy ce!😲 . Buɗe baki jidder tayi tana faɗin bamu gane ba? . Ita kuwa Mom Hajara saurin fizge hannun ta tayi a hannun Alhaji Adamu tana furta ‘ Kaji ko wallahi na faɗa maka Zahran muce! Wani irin magana kake yi haka Ali? Mami ta katse shi tana yi masa wani irin duba . Uncle? Muryar Ma'eesha ma ya katse shi tana kiran sunan sa , idanun ta na ciko da ƙwallah kana tace “ Wasa kake yi ne ko? Don Allah Uncle ka bari , bance maka ina son ganin Iyaye na ba , bare har ka bani uwar da batawa , ina jin daɗin zama da Mami da kuma Daddy don..... Na taɓa Miki ƙarya? Ina da hujjoji na babu shakka Ma'eesha ɗiyar Mom Hajara ce ta cikin ta . Idan kuna tantama ku muje Asibiti ayi maku gwajin jini . Sannan kar ku manta da Nine fa na tsince Ma'eesha a cikin moton da ke ci da wuta . Kar ku manta su ma hatsari suka yi ......Ya Salam! Furucin da su Daddy suka furta kenan! Yayin da Alhaji Adamu yayi wani murmushi yana furta “ Alhamdulillah....” Ni tun a ganin farko naga ƴa ta , amma kuma nayi shiru ne ko da tace ƴar muce na nuna mata ba haka ba ,saboda taji zafin tsanar data dingi nuna ma ƴar ta na cikin ta bata sani ba. Yau gashi Wa gari ya waya? Da wani zaki kalli yarinyar ki? Kina ma da bakin yi mata magana?”. Wani irin kuka mai tsuma zuciya Mom Hajara ke yi ....Itako Ma'eesha ta kasa motsi jin abun take yana juya mata . Ma'eesha da gaske Ga Abba , ga kuma Momy! Aliyu ya furta yana sakin mata murmushi wanda ta tsaya tana bin sa da kallo cikin Muryar kuka ta furta “ A'a Uncle ka barni da Mami, wannan sam ba mahaifiya ta Bace! [2/1, 4:16 PM] Anty Aisha Mmn Teddy Marubuciya: 90 Mmnteddy Mrs-usm..🤍 #Rainon soja Started on 02/12/2023 Done and dusted 📚 💃🏻 01/02/2023 “....Kuka Mom Hajara ta saki mai karya zuciya , don jin Furucin Ma'eesha yafi komai ɗaga mata hankali ”. Kiyi Haƙuri Ma'eesha mune iyayen ki , Aliyu yayan ki ne kuma tamkar uba a gare ki ...kiyi mana Alfarma ki amince damu a matsayinmu na iyayen ki duk da bamu tava Miki komai ba a rayuwa , ba muyi Miki ranan komai ba. Alhaji Adamu ya furucin yana kallon Ma'eesha wacce a yanzu shi take kallo . Tausayin sa taji ya kamata , musamman a ƙwayar idanun sa zaka zallar soyayya da buƙatar ƴar tasu. Maxa tafi gare su🥹 ....Mami ta furta tana janye hannun ta daga Ma'eesha, Kallon mami Ma'eesha tayi hawaye na zubo mata tamkar an buɗe fanfo . Ƙwal'ah ne ta gani a idanun Alhaji Adamu wanda cikin sauri ta nufe shi tare ta rungume su da Mom Hajara tana fashewa da wani irin kuka mai ban tausayi wanda ko wa na wurin sai da Ƙwallah ya ciko masa . Kusan mintuna biyu ita da Mom Hajara suka ɗauka a wannan yanayin ....kana ta ɗago ta kalli Mom Hajara sai ta juya tana kallon Aliyu kamin cike da sarƙewar murya ta ce “ Uncle Da gaske ne mahaifiya tace!. Girgiza kai jidder tayi , idanun ta sun kaɗa hawayen da take ta dannewa sun gagara mata . Kamin Aliyu ya bata amsa ne , Muryar Jidder ya katse ta tana cewa “ na tayaki farin cikin ganin iyayen ki duka , kiyi Haƙuri duk da nasan ba lallai ki iya yafe mun ba . Amma naji kunya kasantuwar ki ta ƙanwata na daɗe cutar dake ban sani ba🥹 . Hawayen idanun ta ne suka ƙara gudun sauka. Naji ba daɗi amma na tayaki murna , gaki yau da Uwa jajirtacciya kamar Momy , gaki da mahaifi babban mutum ke kadai Allah ya basa kamar Abba , bayan nan gaki da miji Nagartace mai Miki so na hauka na bada rayuwa kamar ya Aliyu...kin zo duniya a Sa'a , a da ina miki kallon mara Sa'a . Ashe kin fi Ni.....Ki yafe mun Ma'eesha ko ba don komai ba ,ko don alaƙar mu ta jini....” Yanda jidde ke kuka yasa zuciyar Ma'eesha karaya , tabbas ita tana son jidder duk ƙiyayyar da take mata bata taɓa jin kin ta ba . Janye jikin ta Ma'eesha tayi daga na Mom Hajara tana Rungume jidder tare da murmushi hannun ta tasa tana goge mata hawayen fuskar ta kana tace “ Komai mai wucewa ne Aunty jidder , Ni yar gata ce tun da ina daku . A lokaci duka na ƙara samun ku . Ina sonki sosai🥹😍. Tuno da maganan nata tayi tun tana yarinya ko ta ɓata mata rai sai dai tace “ Ina sonki Aunty jidder! ”. Gyada kai jidder tayi cikin kuka ta Rungume ma'eesha tana cewa “ Ina sonki Nima Ma'eesha......❤️”#final😲. Ƙirjin wasu ya buga daaammmm🤣🤣🤣 .After some years 🕊️🙌🏻 💃🏻 Ma'eesha! Ma'eesha!!! Taji Muryar sa na kiran sunan ta cikin barci take ware idanun ta a hankali kana ta sauke su a fuskar sa wanda ya ƙara ƙyau da cikar kamala kai dagani kasan an samu kwanciyar hankali . Please ki tashi! Ya furta yana kashe mata ido . Ɗan lumshe idanun ta tayi kana ta ware su akan sa tana cuno ƙaramin bakin nan nata tare da cewa “ Uncle Yau fa ka dawo daga....katse ta yayi da cewa “ Don yau na dawo Shikenn sai kar na buƙaci matata? ”. Kallon sa tayi kana tace “ Aaa nayi tunanin zuwa safe.....kaga yanzu fa ka gama da hidimar yara . Cikin wani irin murya cike da gajiya yace “ Ma'eesha wai yaushe zaki daina gudun sex ne ? Dariya ta ƙunshe ganin duk guje²n nata ya gano ta , amma sai ta ɗan dake da sauri tana miƙewa tare da hayewa saman shi tana mai cewa “ A'a Uncle ko Ɗaya me zai sa na rinƙa maka guje² , ai yanzu mun zama iyaye yara uku fa ba wasa ba🙌🏻😹 . Murmushi Aliyu yayi yana kai hannun sa tare da shafa ƙasan durinta kana yace “ Har yau kina nan kamar budurwa, shiyasa fa kike guje² saboda Ni nasan sau da yawa kina daurewa ne don nafi ƙarfin ki amma a haka kike ɗauka na ....” kina ƙoƙari sosai . Murmushi Ma'eesha tayi tana cewa “ Muje daga ciki Are You ready? . Yessss my Doctor . Dariya tasa ka masa tana fara shafa maran sa zuwa ƙasan Twins ɗin sa ,tana wasa dasu kana tace “ Uncle na gode maka sosai daka cika mun mafarkai na da dama . Gashi a yanzu ina matsayin da ban taɓa zato ba , na zama cikakkiyar likita , ka bani jin dadi gani ta sanadiyar ka Allah ya azurta mu da ƴaƴa Hanif Hanifa a lokaci guda Allah yabamu tagwaye sai Bilal .....me zance me Allah da ya wuce godiya da ya bani jajirtaccen namiji mai so na da ƙauna ta.....💋 kissing ɗin Twins ɗin shi tayi yana jan ƙafarsa alamun daɗin ya fara kai masa . A hankali ta fara lasar jijiyar tana shan ta daga ƙasa . Shikam Motsa laɓɓan sa yayi yana cewa “ Yaushe Hanifa zata dawo daga Gidan Jidder ne ?” . Ɗaxu muka gama magana da Areeef kin san tasu Hanifa ta zauna Acan fa...” Ɗagowa Ma'eesha tayi tana kallon sa kana tace “ ai duk gida ne Uncle....” ta dawo ina son ganin ƴata nima🤨. Hummm Shikenan Uncle Haidar gobe inshallah zan saka driver ya ɗaukota”. Ya kamata ki sauya mun suna , Nima ki kirani da suna me ɗan madara madaran nan😻yayi maganan yana murmushi cike da zolaya yana shafa bayan ta . Dariya Ma'eesha tasa tana cewa “ Ok yanzu zan faɗo maka sai ka zaɓa wanne yafi maka a ciki ?”. uhmmmm barshi ma ai kawai kai Uncle da HERO ya kamata na rinƙa kiranka🫨😹 don na azabtu a hannun ka , wannan exercise ɗin kan shi ........kamin ta ƙare maganan tuni ya fara Dariya yana rungumota tare da fara kissing ɗin ta yana furta “ Duka nayi shine a cikin SO a RAINON SOJA........! *TAMMAT BI HAMDULILLAH* ______________________ Anan na kawo ƙarshen Wannan littafi na RAINON SOJA...ina godiya ga Allah mai kowa mai komai da ya Bani ikon kammala shi cikin koshin lafiya... na gode ƙwarai da Soyayyar da kuka nuna min a wannan littafi, ƙwarai naga masoya Makaranta da marubuta ina matuƙar godiya ....ba zan rufe wannan littafi ba tare da Nayi godiya a gareku ba Hajiya Nafisat kt tare da ATA🙌🏻😄 kun sayi littafin ga da kuɗi masu yawa ina godiya Sosai 🙏🏻😻 . Anan nake cewa mu huta lafiya....💃🏻 _______________________ *#mmnteddy🤍ga masu buƙatar complete document ₦600 ne via 6037312299 mohammed Aisha keystone bank shaidar biya ta wannan number 09061466409*