*DESTINY LOVE* *Story and writing* Oum yasmeen *Ina masoya novels ɗina wannan ba irin wanda na saba kawo muku ne ba yasha ban ban da sauran ƙar ki yarda ayi tafiyar nan babu ke kudai ku biyoni awannan littafi DESTINY LOVE bana son kana nan maganganu ku dai 🤐* *Kar ku manta kuyi following ɗin channel ɗina domin samun cigaba sa* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *KING AND Queen WRITING CHAMBER* Perfectly pen's 🖊️ 🖋️* *EPISODE 1-5* _____________________________________________________________________________________________ Wata iriyar iska ke kadawa gari yayi duhu estate ɗin yayi shiru bakajin motsin kowa sai kukan tsuntsaye bishiyoyi sai rangaji suke sun sami kyakkyawar ni'ima da guri kafin kace me ruwa ya tsuge kamar da baƙin ƙwarya tuni duk wanda ya buɗe window ɗinsa ya rufe wani yarone ya fito fari tas da shi kyakkyawa yana ruƙe da sanda da alama makawo ne duk da ruwan da ke yawa da bakin kwarya ko ajikin sa tafiya yake yazo dai dai kofar da zata sada shi da shashin uncle din sa ya saki wata ƙara wacce tayi amsa kuwa a estate ɗin duk kuwa da ruwan da ke faɗuwa yayi jini ya fara mulala ko da suka jiyo ƙarar nan kasan cewar ana ruwa ba wanda ya fito ko ba'a ruwa dabi'ar family ne ba ruwan wani da wani tamkar bajini daya ba wata iriyar kaddararriyar rayuwa suke me ban mamaki da tsoro haka ya samo asali daga iyayen su sun nuna son ya'yansu dan uwanka be isa ya tsawatar wa da ya'yan dan uwansa ba na ruwan wani da wani Allah ya jarrabesu da wata irin kaka kanta kadai ta sani ga son duniya da mulki hakan ya samo asali kasan cewar ta jinin mulki uwar attajirai duk wanda ta tsana tofa ya shiga ukku tun tasowar shi besan mahaifiyar sa ba sai mahaifinsa hakan ya samo asali da irin haihuwar sa da akai wani irin ruɗani ke cikin zuri'ar NADER wani irin boyayyen sirri ga sarkakiya dake cikin gidan NADER bankaɗowarsa dai dai yake da tafiyar da numfashin wasu da dama koma dai mene kudai ku biyoni ɗib ruwa ya ɗauke sai sauran yayyafi da ba'a rasa ba wata mota ce baƙa yar gidan Benz tinted mirror ne a jikinta dan haka bazaka iya gano wanda yake ciki ba parking yayi a dai dai shashinsa saboda takardar da yazo ɗauka buɗe motar yayi fararan kafafuwan sa wanda suke cikin half-shoe Black color kallo daya zakai mai kasan ankashe kuɗi wajan siyan sa meroɗi roɗin fatar kada farin yaɗine a jikin sa expensive filtox me wani irin laushi sai zabga ƙamshi yake kai kai kace ɓarar da turare akai kallo daya zai kai mai ka ƙasa ɗauke ido daga kansa saboda kyen sa farine tas sexy eyes ɗin sa yasa medical glass wanda ya ƙara mai kyau ga wata iriyar saje sai sheƙi yake tafiya yake tamƙar wani ɓauna ko zaki lallai yaci sunan nasa king of lion ko kuma king of journalist duk wani dan jarida inde a Nigeria yake ya biyo bayan sa chak ya tsaya yayin da gudun zuciyarsa ya ƙaru Sultan shine sunan da ya faɗa bakin sa nawani irin rawa wayar sa ya ɗauko hannunsa na rawa bugu daya ya ɗauka daidaita natsuwarsa yayi yace "Hello commissioner kuzo gidan mu tare da motar jami'an tsaro anyi ƙisa yana kai wa nan ya katse be tsaya jin me zai ce ba ana haka abbey ya fito daga shashin sa da alama yau beje aiki ba bakin sa narawa yace "TARÉÊK , be juyo ba sai zuciyarsa da ta ƙara tushewa fusƙarsa tayi ja alama yau an kaishi bango kafin ka gane me wanna ƙamilal fuskar me take ciki to ƙana da aiki domin shi ba wanda yake iya fuskantar halin da yake ciki Allah yayi mai juriya tun yana ƙaramin yaro jirgin kwalekwalan rayuwa yake juyi da shi a cikin ruwa wani irin duhu ne a tare da shi har abbey ya ƙaraso gun ya ƙiɗima ganin Sultan a kwance ba rai duban sa yayi yace "Waya kashe shi?, be ce mai ƙala ba sai ma ɗaga kafa da yayi alamar shima be sani ba sanin halin sa abbey ya fara kiran yan uwansa kafin kace me duk sun taro gawar aka ɗauka aka kai floor sa dayake nan ya fi kusa iya dukiya an kashe dukiya wani ƙato frame ɗine a hanyar dining room ya rungume Sultan suna dariya duk wannan fuskar shanon da yake da ita in ka gansa yana wasa sai ka fara tamtama anya kuwa mutum ne domin shi kamar wahainiya yake gurin can zawa komai na floor fari ne da golding Sitti ce ta shigo cikin shigar alfarma wani swiss lace ne a jikin ta sai zabga ƙamshi yata ba zaka taɓa cewa ita ta haifi zaratan mazan nan wato ABDULKARIM ABDULNUR ABDALLAH NASIR safna ke take mata cikin riga armless da three-quarter kanta yaci kalbar ta gashin doki har duwawunta dark purple ga uban eyelash zara zara wani hill ne a ƙafarta jika ƙe ƙas ƙass tana taƙa tilles ɗin yana bada wani sauti akan gawar ta tsaya sitti kuma ta hau kan luxury royal sofa ta ɗora ƙafa daya kan daya tana girgizawa ana haka jami'an tsaro suka zo da dr binkican gawar suka shiga yi a guje aunty Ayesha tazo duk irin jinin da ke zuba haka ta rungume gawar Allah sarki uwa kuka take yawa ranta zai fita duk me imani sai ya tausaya mata Gefe yaja ya tsaya nesa da motanan gidan gidan idanuwansa be suka kaɗa suka ji harda hannu wansa yayi a kirjinsa ya zuba wa gawar kyawawan idanuwansa ko kibtawa bayayi yawa me shirin gano wanda yayi kisan jami'an tsarone suka haɗa gawar za a kai wa likitoci suyi binkice domin sai anyi binkice sosai wanda yayi kisan yasan takan mugunta bebar alama ko daya da za'a gane ba ja da baya ta fara barrister Nasir ne ya rungume ta kwanciya tayi tana sakin ajiyar zuciya har suka fita da gawar zareta yayi daga jikinsa ya bisu sukuwa su aunty sakina zama sukai a floor suna ƙare mai kallo kowa da abin da yake zuciyarsa ganin kamar masu warkewar makanta yayi gyaran murya aikuwa duk suka juyo banda safna da take ɗaukar pic ko a jikinta duk da tsoron sa da take ji yau dole ta girgiza yan media da fans ɗinta Cikin isa ya taƙo har gunsu yace "Zan kulle guna, Cikin isa sitti tace "MUHAMMAD ta faɗi full name ɗinsa korar mu kake ?, Ko ajikin sa domin shi yadade da dena tsoran wannan maƙirar tsohuwar aunty ameena da zuciyar ta ke kusa tace "Sitti bar shi ae wannan faɗan da mu yake ba dake ba baki ga ba tunda muka shigo nan ba yawa an shigo fadar sarkin sarakuna sai hura hanci yake dade ba musan asalin unguluba sai muce daga misira take dan ai kafin ta ƙarasa ya daka mata tsawa yana wani huce yace " I said get a out, Ganin yar da ya koma musu zaki suka tashi suka fita takarɗarshi ya ɗauka ya bar gidan __________________ Sitti nidai wallahi lion nake so glass cup ta ɗauka na tatatcan apple takai bakin ta tana kallon jikarta ta wacce akewa kallon me mental problem yo inba hauka ba me za ai da taréëk mutumin da zuciyar sa duk a huje take mutumin da kowanne lokaci zai iya mutuwa mutumin da dan love ne ajiyewa tayi akan Centre table ɗin gaban ta tace "Ashe daman safna baki da hankali mene abin so a jikin tareek kyauhu dai yana da shi daman kinsan ya'yan zina badai kyau ba ga kafurar zuciya zai tayi baya ta kwanta ajikin armchair ɗinta tace "Sai dai na yarda kwaɗayin dukiyar sa kike saboda shi rich man ne nima hanyar da zan mallaketa nake nema sai ta saki wani ƙayatatcan murmushi tace "Kece tsanin nawa dan nasan komai zaki iya yanzu taƙen wasan zai fara, Cikin rashin fahimta safna take dubanta buɗa baki tayi zatayi magana sitti ta tashi tace "Lokacin saninki be ba , Ganin haka itama ta tashi ta fito kai tsaye shashin mazan gidan ta nufa ba kowa dan haka tayi dan waige waigenta ta shiga samunsa tayi ya lulluɓa da blanket da alama duk abin da akai besan anyi ba komawa tayi ta kulle ƙofar dan tamanta ta barta a buɗe da yake tana da key ɗin gun komawa tayi ɗakin ta haura saman gado tare da buɗe shi daga shi sai boxer ba komai a jikinsa hannu ta zura cikin boxer ɗin sa aikuwa yana jin baƙon yanayi ya tashi murmushi ya saƙar mata mai da mai da martani tayi rungume ta yayi ya haɗaga rigarta sama shan breast milk ɗinta ya fara yana jan nipple ɗin ɗayan cikin jin dadi tace "Salim baka san yau an kashe Sultan ba , Cikin nuna halin ko in kula yace "Daman daya shegen aka kashe bashi ba ya mai da kansa ya ci gaba da sha ganin wasan yafi ƙarfina na zare yan matan kafafuwana nayi gaba Allah ya shirya mana zuri'ar mu *Jirgina zai daga zuwa* PALESTINU BIRNIN GAZA Palestine 🇵🇸🇵🇸🇵🇸🇵🇸 garin zirin gaza Wata iriyar iska ke kaɗawa yayin da garin yayi wata iriyar ni'ima kasancewar basu da nisa da gaɓar kogi wata irinyar ƙara aka saki yayi da ihun mutune yayi yawa gini sai rushewa yake wasu na gudu wasu kowa ya danne su wata wani mutum ne ya cillo yarinyar sa waje ihu tasa tana kuka tana abbu abbu girgiza mata kai yayi ya saƙar mata murmushi yana ɗaga mata hannu domin ƙofar ba zata kai ya fito ba ginin ne ya kusan waɗowa ƙara tasa aguje zatayi gun ruƙeta akai tanajin kalmar mahaifinta ta karshe wato kalmar shahada zubewa tayi a ƙasa tana kuka jami'an tsaron ne suka zo gun Palestine da Isra'il Arabic shine yaran palestine Hebrew yaran yahudawa Zirin Gaza yana da tsawon kilomita 41 da fadin kilomita 10 tsakanin Isra'ila da Masar, da kuma tekun Bahar Rum. Zirin Gaza matsuguni ne ga kusan mutum miliyan 2.3, kuma tana ɗaya daga cikin yankuna mafi yawan cunkoson jama'a a duniya. Gabar Yammacin Kogin Jordan da Gaza, wadanda aka fi sani da yankunan Falasɗinu, da kuma Gabashin Kudus da Isra'ila duk sun kasance wani yanki na ƙasar da aka fi sani da Falasdinu tun zamanin Romawa. Waɗannan kuma ƙasashe ne na masarautun Yahudawa a cikin Littafin injila kuma Yahudawa suna ganin su a matsayin tsohuwar ƙasarsu. An ayyana Isra’ila a matsayin ƙasa a shekara ta 1948, kodayake waɗanda ba su amince da ’yancin wanzuwar Isra’ila ba na kiran ƙasar da Falasdinu. Falasɗinawa kuma suna amfani da sunan Falasdinu a matsayin Yammacin Kogin Jordan da Gaza da kuma Gabashin Kudus. Zirin Gaza kamar yadda sunansa ya nuna, wani ɗan zirin yanki ne da ke gaɓar tekun mediteranian, wanda yake a ƙarƙashin mulkin ‘yan Hamas. Garin ya yi iyaka da ƙasar Misra daga kudu maso. yamma da kuma ƙasar Isra'ila ta ɓangaren Arewa da gabas. Gaba ɗaya tsawon garin bai wuce mil 25 ba, faɗinsa kuwa bai wuce mil 4-8 ba. Hukumar Falasɗinawa suna ikirarin mallakar wanannan ziri a matsayin wani, ɓangare na Falasdinu Yakin zirin Gaza kowa kagani hankalinsa ba akwance yake ba ko wannen lokaci dakarun Isra'ila zasu iya farmusu mutane ne a zaune duk gidan su ya rushe wasu ba lafiya wasu sun sami rauni jami'an tsaro sai fito da kawarwaƙin da gini na yadanne ihu wata yarinya ta saki abin tausayi ba zata huce shekara goma ba ana ruƙe ta tana nufar gun kawarwakin da aka fito da su duk wanda ya ganta sai ya tausaya mata duk da in da sabo sun saba kullum cikin kashe su ake ba ƙasar dake temaka musu ko tasa baki akan kisan kiyashin da ke musu ga yunwa fusgewa tayi ta nufi gun gawar da ka ajiye ƙara ta kwallah ganin yar da yan uwan ta mahaifin hawayene suka shiga sunturi a fuskar ta gigicewa tayi ga ɗimuwa rasa ina zata sa kanta tayi wata baiwar Allah ta rungume ta kuka take tana fusge fusge cikin sa'a ta kwace wa matar da ta ruƙe ta kan gawar ta nufa rungume sa tayi tana kuka da ƙyar ka kwace gawar ko wanka ba ae musu ba sai yayyafa musu ruwa da aka aka kai su gidan su na gaskiya *KANO* Horn yayi me gadin gidan Radio ya buɗe mai iya tsaruwa ta tsaru Kai ka ce a gidan television na Al-Jazeera kake inda aka tanadar domin parking nan yaje ya baka motar sa ya fito kai tsaye reception ya nufa yana zuwa wata class lady ta tashi daga kan silver chairs ɗin da aka tana dar domin zaman baƙi masu jiran wani tana sanye da atamba Ingila green color An mata adon maroon ɗinki strength skirt ya matsai ta da bubu tasa mayafi dark maroon ga wani ƙaton glass da tasa ya cin yemata rabin fuska wayar sa ce tayi ringing ganin baƙuwar number yayi banza da kiran jaya ƙaramin tsaki cikin salon jan hankali budurwar dake zaune a kujera tana danna labtop tace "Barka da shigowa king, be kalle ta ba a hankali ya motsa bakin sa yawa me ciwon baki yace "Yauwa ganin zai huce wannan budurwa ta bishi tace Taréëk cikin mamaki ya juyo ya zuba mata manyan idanuwansa da sauri tayi ƙasa da kai domin ba zata iya kallon sa ba yayi mata kwarjini cikin dan inda inda tace "Sunana lubna nazeer ni masoyiyar ka ce ina kaunar program ɗin ka , ɗan sakin fusƙarsa yayi yace "Thanks ya fara tafiya wannan budurwar sai cika take tana batsai wa ganin tana shirin yi mata shamaƙi da masoyinta da sauri lubna tace "Please king zaka iya bani number ka kuma ɗan Allah ina so muyi photo, Chak ya tsaya ya juyo ya cije lips ɗinsa na ƙasa baya son hulakanta dan adam dan haka yace "Iya pic kawai bana bada number ta , Cikin jin dadi tace "To ngd, wayar ta taciro iPhone 7+ ta ɗauke su pic dan annuri ya aro yasawa fuskarta pic ta ɗauka tace ta gode sosai daka mata kai kaɗe yayi zai tafi jamil yace "King of lion, Kallon jamil yayi ya basa hannu suka gaisa lubna ta tafi ganin ta tafi cikin shaƙiyan ci suna tafiya yace "Wannan class lady ɗin fa gaskiya gayen nan Allah yayi maka farin jini dan ma naga surayyah na kore maka su ashe shiyasa ka dade baka shigoba kana nan kana cigar fure muku ma muna nan muna jiranka lokacin program ɗin har ya gota, baza yayi mai dan shi mutum ne ba me magana ba handle din gurin da zai gabatar da program ɗin ya murda suka shiga tarar wa yayi shi ake jira zama yayi yasa earphones 🎧 yasa ya daidaita microphone cikin deep voice dinsa yace "Assalamu alaikum jama'a barkan ku da sake kasan cewa dani a cikin wannan shiri na sharyin jarudu zakuma mu gayyato Wakilin jaridar nan ta jajsab daily trues ni me shiryawa da gabatarwa Muhammad TAR̃ÉÊK NADER inda zamu shiga wannan shirin gadan gadan saboda lokaci ya fara ja , _______________________ _______________________ __________________ __________________ Inna inna dagowa dattijuwar matar tayi ta dubi jikarta tace ''Lubna anya kanki ƙalau kuwa ba sallama kin a shigo a guje?, zama tayi ta cire matafiyata jakarta ta buɗe ta ɗauko wayar ta tace "Inna yau ga tareek da koda yaushe kike jinsa yau Allah ya nufa munyi photo daga gidan Radio nake, Baza tayi mata tadaɗa sautin Radio 📻 ta tana so taji yarda yirar zata kaya tsakanin matashin dan jaridan da wakilin gidan jaridar jasab ganin kamar inna bata gane ba yasa lubna tace "Inna kalli ni da shi mukai photo, Amsa inna tayi da sauri ta tashi zaune tace "Lubna masha Allah kyakkyawa dashi, Murmushi lubna tayi tace "Ki tayani da addu'a Allah ya mallaka min shi, Cikin fada tace "Ungo wayar ki yaran nan na zamani baku da kunya anki ayi miki addu'a ki nemi xaɓin Allah ba zaɓin ki ba , Amsa tayi ta zunburo baki ta bar gun mai da hankali kan Radio 📻 ta tayi inda yake cewa "Faruq a safiyar yau gidan jaridar jajsab shafin farko kun wallafa irin ta addancin da Isra'ila take wa Palestine shin ina da karun hamas bayan ita take mulki a kasar me yasa musulman duniya ba zasu kawo musu agaji ba ?, Dariya faruq yayi yace "King of journalist wato duk yarda ka dauki abun yahuce nan Isra'ila suna da karfi da makamai sannan sun sami haɗin kai da wasu ƙasashen duniya har yanzu fadan da suke inhar Palestine BA xata kalle su a matsayin kasa ba to suma baza su daina yi musu lugudan hutaba Isra'ila tana da karfi a kasar domin ita take da ikon sama wato na shiga da fican jirgi sannan amma bana ga kana shirin tafiya project ba zaka ga komai, Dan muskilin murmushi yayi yace "To gashi hira ta dau dadi lokaci yayi mana tsiya sai a dakace mu zuwa satu na gaba inda hirar zata kaya faruq m Aliyu ayiwa masu sauraro sallama, Sallama yayi shima yace ayi hutun karshen mako lafiya daga nan wani ya amshe shi ya fito kai tsaye mota ya shiga ya nufi gida ransa duk ba dadi inya tuna yau ba Sultan Kamar ya dauki waya yakira uncle yaji ya akai sai kuma ya fasa yau da ace shi jami'in tsaro ne da sai ya kwatarwa Sultan hakkinsa amma duk da haka jininsa bazai tafi a banza ba cikin nutsuwa yake driving yana ji wayarsa na ruri yayi banza da ita har ya nufi unguwar su gadan ƙaya jerun wasu manyan mayan gidaje ya shiga inda yayi ɓarin hannun damansa wani tamfatsaitsan estate shiga yayi har yan zaman makoki sun taro ana shirin yimai sallar sun gama binkican su parking yayi ya fito cikin sassarfa kar sallar ta huce shi alwalah yayi ya shiga sahu akai salla mota ya dauka domin raka shi gidansa na gaskiya a hanyar da wowarsu wato mota tayo kansa danna burki yayi amma ina sai da.......✍️ *~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024 *~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟 *Team One.* *🌹 perfectly Pen's ✍️✊* *Our Ongoing Book's...✍️* *1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.* *paid 500* *Season one Free. BY: Queen Kainaat.* *2_RANAR BIYAN BUƘATA.* *Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.* *3_DESTINY LOVE.* *FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.* DESTINY LOVE Oum yasmeen Free book Karku manta kuyi following ɗin channel ɗina https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k EPISODE 6-11 Amma ina garin kaucewa ya bugewata mota cikin sauri ya fito ya tsaya kusa da motar me motar ne ya fito nesa ba kusaba tareek ya girme sa zallar hutu da jin dadi suka zauna mai ganin irin kallo da yake wa tareek ya haɗiye wani miyau me ɗaci yace "Dan Allah kuyi hakuri ban luraba na buge ka, Cikin fusata yace "Kai wanne irin mutum ne mahaifiyar mu na ciki kana ƙoƙarin bugemu ni wallahi ban zan damuba inni naji ciwo ammafa mahaifiyar mu da yan uwana wallahi da wani abu ya same mu da bazamu taɓa yardaba sai munyi Shari'a da kai, Rumtsai idanuwansa yayi ganin ƙaramin yaro nagasa mai magana yace "Nima ai ba'a son raina zan bugekuba tsautsayine tun da Ubangiji ya nufa sai anyi kuyi hakuri hurin da ya lotsai zan kai a gyara muku in hakan be muku ba ku fadamin kuɗinta in siya muku wata tunda na lura sabuwa ce , Kallon hadarin kaji ya shiga yiwa tareek yama raina musu hankali tab ya buɗe baki zai magana yaga mahaifiyar su na kokarin fitowa ya ja bakin sa yayi shiru ganin irin ja'injar da akeyi da ɗanta ta fito sanye da lufaya wata buɗurwa na bayanta bata tsaya ta kalli wanda yayi musu wannan ta'annatin ba tace "Aisar shigo mu tafi kyale shi , Four eyes sukai da tareek yace "Dan Allah kuyi hakuri, Bata tsaya bashi amsa ba ta shiga mota shima ganin ta shiga aisar ya shiga ya ja su shima shiga yayi ya fara tafiya a hankali saboda ciwonsa na gab da tashi buɗe baki yayi tari ya sarke shi da sauri ya jawo tissue paper ya goge bakinsa aikuwa sai ga jini guda guda parking yayi cikin wahala ya kifa kansa a sitiyarin matarsa wayar sa ya shiga lalubowa cikin Sa'a ya ganta cikin fitar hayyaci ya shiga contact ya lalubo wata number bakinsa na sarkewa yace "Kazo kabuga ka daukeni ya sake wayar domin ciwon yayi tsanani cikin yardar Allah sai ga jamil nan ya kiɗema da yaga halin da abokin sa ke ciki kama shi yayi ya mai dashi baya ya kwantar kai tsaye asibitin da ake duba shi ya kai shi cikin gaggawa suka rufa akansa har numfashinsa ya dai daita ____________________ Ɗurƙusawa yayi cikin ladabi yace "Sitti gani, Gyara zama tayi yarda zai dau maganar da mahimmanci tace "Ubaidullah daman maganar yaron nan ne an kyelesa ba aure ina so inhada shi da yar uwarsa ta rufa mai asiri safna ta aure shi da kyar na shawo kanta ta amince , Da sauri abbey ya ɗago kai cikin ladabi yace "Sitti banƙi tataki ba amma da a kƴele shi lokacin da yayi niya yayi aure duba da irin tashi ƙaddarar dake ɗawainiya da shi a gaskiya bazan iya tursasa tareek ya aure ta ba sitti har yanzu tareek be yafemin ba har yau alaƙar mu bata dawo daidai ba duk da ko a fuska baya nunamin ninasan abin da yake nufi da hakan bazan so in ƙara lefi agunsa ba , Tsawa ta daka mai tace "Wato ni zaka nunawa iya kacina akan dan shegen da ka haifa uwarsa ma ta guje shi mu mun ruƙesa ya ci ace ta juyo ta waiwaye sa tun yana zanin tsunma to in kaman ta bari intuna baka da kuɗin mahaifinka aka dinga suyimai madara ana bashi har ya girma wata ranma inta ƙare kafin asiyo nonan akuya ake bashi har ya girma sannan zaka nuna min iya kacina akan sa wallahi gaji na rantsai maka zan tsine maka in yau ba a ɗaura musu aure da safna ba ai yar ɗan uwan kace duk abin da zai yi yazo yayi ai ba tsoransa nake ji ba duk taurin kansa da kafiyarsa dole mu tanƙwara shi ai bashi ya haifi kansa ba mu muka haifesa muna kuma da iko akansa tana kai wa nan ta tashi ta bar gun dafe kaisa yayi dake masa wani irin sarawa tashi yayi ya nufi shashinsa hajiya na'ima ya tarar ta zubawa tv ido duk da anyi mutuwa ta sa uban kida danma ba wanda zaijita bayan tareek be ƙara haihuwa ba shi yasa ya kwallafa rai akansa amma ina yayi mai nisa tunda tareek yasan waye shi ya dena yarda da kowa inciwonsa ma ya tashi ya dinga fashe fashe kenan duk abin da ya gani sai yayi hurgi da shi sanadin shock ɗin da kwakwalwar sa da tasamu na jin ko shi waye shikkenan kuma ciwonsa ya ta'azzara ga zuciyarsa duk a huje baya cin abincin da zai sa wa jininsa kauri yanzu haka injine ke temaka mata gurin aiki duk shekara yake zuwa a canza mai bedroom ɗinsa ya nufa akan luxury royal bed ta zauna ya zuba ta gumi ya shiga tunanin rayuwarsa ta baya *Wai waye masu iya magana sun ci adon tafiya* *1991* Mudai asalin mu yan ƙasar marocco a wani ƙauye da ake kira da *MARRAKESH* kane kasuwanci ya kawo mahaifin mu kano kowa yasan fatar dabbobi da ita ake takalma jakunkuna yana siyanta ya kai marocco ya siyar da ita ga Company hada Leatherwork suyi amfani da ita Allah ya samai albarka a kasuwancin sa NADER BN UBAIDULLAH shine cikakken sunan mahaifin mu wataran bayan an gama loda mai kaya za akai shi Lagos a huce dashi ta jirgin ruwa zuwa marocco ma iya marocco yake kai kaya ba har sauran ƙasashen duniya Allah ya haɗashi da mahaifiyar mu yar garin Yola a wani gari da ake kira *MAYO-BELWA* duk da iyayensa bawani so suke ba ganin zai auro musu bare haka suka haƙura to da raban zuri'a a tsakani mu hudune a gun mahaifan mu UBAIDULLAH ABDULNUR ABDALLAH sai dan autan mu NASIR cikin kulawa da soyayyar juna muka tashi mumsami ilimin addini da na boko duk da akano muke amma duk wani abu da za ai a maroco sai munje kwasam ƙaddara ta gitta min bazan taɓa mantawa ba *Ranar litinin shabiyar ga watan Oktoba ranar da yakasance baƙar rana a guna masomin ƙaddara ta da tareek toshen baƙin cikin da muke ciki nida ɗana har yau* Fitowa ta kenan daga jami'ar Bayero University kamar ance ɗaga kanka naga wata kyakkyawar yarinya chocolate color bazata huce shekara goma sha takwas ba da alama abin hawa take jira daidai gunta na tsaya na zuge glass ɗina nace "Assalamu alaiki, Matsawa tayi zuciyar ta nawani irin zillo tsoro fal ranta cikin Sa'a kuwa taga napep ba tayi ta shiga ganin lokaci daya ta rikikice na saki murmushi binsu nake yi har unguwar rijiyar zaki aikuwa tana fitowa na buɗe mota nafito juyowar da zatayi tabawa me napep kuɗinsa ta ganni sauri ta ƙara amma sai da nasha gabanta bata tsaya ta saurareniba ta shiga gida in takaice muku labari ranar kwana nayi banyi bacci ba har sitti ta gane lokaci daya nayi zuru zuru kai kace mahaifina ne ya mutu kullum na taso daga makaranta sai naje gidan su amma bata saurarata alamu ta tsanani ƙarshe sai abokina yaban shawara in tambayi mahaifinta ko Allah zai sa ya bani nanfa ya ɓaɗamin ƙasa a ido yace har abada bazai taɓa bawa bare yarsa ba ni sai a lokacin nasan ma kanurine jira yake falmata ta gama karatunta ya kaita Gamborin gala yayi mata aure yanzu tana shekarar karshe a secondary ranar na shiga rashin hankali nan fa sheɗan ya ƙitsamin inmata fyade insuka ga haka zasu bani mahaifina bashi da matsala zaine mamin auranta sitti ce me natsala ita zata ce bata yarda ba haka washe gari na shirya na tsaya akan hanyar makarantar su na tareta Powder nashaƙa mata bata ƙara sanin inda kanta yake ba sai farkawa tayi taga ahalin da take tayi kuka tayi min Allah ya isa yafi cikin kwando nanfa nadama ta kamani amma ko saurarena batayi ba Sosai na shiga nadama mara adadi tundaga ranar har iyau bana cikin kwanciyar hankali sai ko da ta koma gida ba abin da iyayeta suka fuskanta itama sai dai ta koma gefe tayi kuka batasan da wanne ido zata kalli mijin da ta aura ba ana haka tafara cuta nene wato mahaifinyar ta ta kaita asibiti nan fa likita ya binciko musu tashin hankali ranar taci duka tunda a asibitin ko da aka tambaye ta waye ba ta boyewa mahaifanta ba nan fa aka nemo mahaifina ranar ya shiga baƙin cikin mara misali haka nima sitti kuwa ba ruwan ta domin ko a fuska bata nunan ba sai dai wani zubin ta yadamin da habaici haka na jure ina ganin cewa innata haihu za'a dauramin aure ashe da sauran rina a kaba wani irin kunci duk ta rame sai uban ciki ba kowanne abu take iya ci ba tana jin muryar mutane za su shigo da gudu take shiga daki wata iriyar tsana tayiwa cikin da ke jikin ta kamar shiyayi abun ba ma ita kadai ba har alanguburo wato mahaifinta ranar da ta haihu ranar ko tsayawa ta kalleshi batayi ba bama ta cikin hayyacinta saboda c.s akai mata ranar alanguburo yakira su alhaji nader su amshi yaron suje can da shi ɗan a duba shi saboda yana dauke da ciwon zuciya tana tashi Maiduguri zasu huce su da kano har abada daman gudun hijira ne ya kawo su ko da Ubaidullah yaji bayanin sa rikicewa yayi yana bashi hakuri badawa idanuwansa tuka yayi yace "Ko dan kaga ba dau wani mataki a kanka ba to wallahi kai da auran kaltum bulama gana har abada , Zumebewa yayi agun aka bashi gado shima bayan ta farka kallo daya tayi wa ɗan ta kauda idanuwanta hawaye na zuba waiyau ita yake da dan da bana sunnah ba yaron kamar shi daya da Ubaidullah sai wani abu da ba'a rana na kaltum da ya dauko kato da shi bakace yana da ciwon da aka fadaba to wayar gari mukai ba su ba labarin su ga dai yaron ana bashi temaƙon gaggawa duk mahaifina ne yake dawainiya da tareek domin sitti ta tsane shi har bata son ganinsa bayan ansallamo mu haka naci gaba da kula da Muhammad tareek na daina zuwa makaranta har ya fara girma tsanar da yan uwana sukai mai ba magana kuwa domin ko abu ya taɓa sai sun zage shi sunce shege sitti tana sane zata ɗauke madararsa wai gwara ya mutu da ta ajiye shege a zuri'ar ta haka na koma makaranta ina karatu ina rainonsa ban fuskanci matsalah ba sai ran da mahaifina ya mutu nan fa komai ya kara rukicewa Allah ya temaka ma na nasami aiki a NNPC na Abuja nanfa tsananta ta kara ƙarowa akan tareek nima yawa anmin asiri nabi na fita harkarsa shiyasa bamu shaƙu da shi ba shi yayi wa kansa wahala har ya kai iyanzu ranar da yasan ko shi waye ranar aka cemin zuciyar sa ta huje haka na biya kuɗi da ƙƴar akai mai aiki aka samai inji shine ke control ɗin sa tissue ya yago ya goge fuskarsa tambas tareek abin tausayi ne duk da irin wannan matsala har kwanan gobe yana mutuntani sai dai ba wannan shaƙuwa ta ɗa da mahaifi banjin ko number yana da ita ban da ka cire uncle nasir da shi yayi mai ɗawainiyar karatunsa Palestine.........✍️ *Perfectly pen's 🖊️ 🖋️* *~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024 *~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟 *Team One.* *🌹 perfectly Pen's✍️✊* *Our Ongoing Book's...✍️* *1_ƘADDARA CE!.* *BY: S Candy.* *2_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.* *paid 500* *Season one Free. BY: Queen Kainaat.* *3_RANAR BIYAN BUƘATA.* *Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.* *4_DESTINY LOVE.* *FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.* DESTINY LOVE Oum yasmeen *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* *PERFECTLY PEN'S* ```Zazzafar tawa ga``` Free book Palestine Episode 12-15 Darene ya tsala yayin da ya zamarwa abrar rana kowa na bacci Ita kuwa ya kauracewa idanuwanta yau ba abbu ba ummi ra banta da abinci tun lunch da sukai tare da abbu yana bata abaki yana cewa ta daina kuka a yanzu addu'a umminta take buƙata ba kuka ba daga kanta tayi taga hasken wata ga taurari sai haske suke sosai sukaiwa sama ado hawayene ya zubo a idanuwanta irin kaddarar ta kenan daman zata gansu itama su kasheta me yasa basu hada da ita ba me yasa basu kasheta ba suka zaɓi su barta ta zauna adoran duniya yanzu bata da gata bata da wani bango majingina wata ƙara sukaji alamar anhullo musu boom tantinsu kowa maɓoya ya nufa Ita kuwa zuciyar ta Allah Allah take boom ɗin ya tashi da ita bata son rayuwa a yanzu tafi son mutuwar ta itama tabi su abbu cikin iƙon Allah jami'an tsaron kasar suka zo ɗeɓesu sukai daga inda suke suka kai su gefen kogin jodan suka kafa musu tanti a gefe ta zauna ta zura ƙafafuwanta cikin ruwa ta soma alwalah Bayan ta idar dan buhu ta shifida ta tada sallah bayan ta idar ta nemawa mahaifanta gafara motar abinci cice ta zo da sauri kowa yahau kan lahi ita ce takarshe tabbas suna fama da tsanani saidai Allah ya kawo musu sauki kash na zuwa kanta ya ƙare dole ta koma gefe ta zuba ta gumi haka rayuwa tayi da ita bata da me rarrashin ta hawayene suka shiga mabaliya a fuskarta bata sa hannu domin tsayar da su ta zaɓi zubarsu wannan shine sauƙi zuciyarta ji tayi antaɓata ɗago luhu luhun idanuwanta saboda tayi kuka sun kumbura har muryarta ta dashe hulliya ce ta tsaya akanta tace "a-cha-yot ma-zon?, abincin hannun ta ta miƙo mata amsa tayi tace - "על כל זה תודה" (al kol zeh todah) -" ma'ana nagode sosai Hulliya tace , "אין לחוש בעניין" (ein lachush ba'inayin) " Ma'ana kar ki da mu bakomai Kusa da ita ta zauna hulliya asalinta yaran Hebrew (iburaniyanci)ce mana bayahudiya ce kusan alƙar auratayyah ta shiga tsakanin Palestinu da Isra'ila duk kuwa da yar tsamar dake tsakanin su shiyasama ta'iyah yaran abrar tsakurar abincin ta ɗingayi badan tanajin dadinsa ba _________ Lumshashshun idanuwansa masu kama da me jin bacci ya lumshe a duk lokacin da ya rufe idonsa kyakkyawar fuskar matar nan yake gani yaja tsaki yafi cikin kwando dafa shi jamil yayi yace "Kai dai wallahi halinka sai kai tun ɗazu nake tambayar ka me ya faru dakai har ciwon ka ya tashi kai min shiru likita yace wani abu akai maka da ya ɓata maka rai ko kuma yasa zuciyar ka ta buga ta huce bugun da akeso tayi shine ya janyo maka haka dan Allah TARÉÉK kadin ga kai zuciya nesa gashi tun ɗazu sai zuba tsaki kake, rufe idanuwansa yayi ruf yawa wanda yake bacci har ya ƙaraci surutunsa ya gama da yaga yayi shiru ya tashi zaune ya cire ƙarin ruwan da ake mai da sauri El-jameel yatashi daga gadon masu kula da mejinya da ya kwanta yana charting yace "Wai kai TARÉËK wannan irin mutun ne yanzu kuma me drip ɗinnan yayi maka?, cikin tausayin amininnasa yasan abin da yake gudu yasan abin da El-jameel yake tsoro amma shi ya dade dasani cewa lokaci kawai yake jira shiyasa yake kafkaf da abin da zaisa ciwonsa ya tashi jinin da ke zuba a hannunsa sakamakon ciri drip ɗin da yayi ya kallah ya sakar masa murmushi yace "Naji sauki mutunne shi da ba meson magana ba inkaji maganar sa yana teburin tattaunawa da mutane a gidan Radio ko fashin baƙin da dufulomanciyah, Jinjina kai yayi yace "Bara inji in faɗawa dr Abdul Aziz domin kai ba abin yarda bane wata kila wani abu katuno ba kai ba shine zaka je kayi ka cigaba da hidimar al'umma wani ko sau daya bayan shuɗewar..ka...ba zai tuna da kai ba kayi ƙoƙari gurin taka tsantsan da lafiyar ka , Ganin alamun kamar tashi zaiyi da sauri jameel yayi hub ya fita ya rufe kofar gun dr aziz yaje dayake asibitin kudine cikin girmamawa ya amshe Shi kuma sun saba ɗan rubutu yayi a takarda yace "dan Allah kula da shan maganin sa sannan duk abin da zai kawo bugun zuciyarsa a guje shi wata ran in ta buga da yawa topa, Saurin runtsai ido el-jameel yayi ya girgiza likita kai yace "Kar ka ƙarsa insha Allahu hakan ba zai faruba, murmushi aziz yayi tunda yake be taɓa ganin aminin gaskiya sama da jameel ba soyayyar su daga Ubangiji take ba cutarwa tsakanin su yace "Okay nima ina fatan haka zaku iya tafiya ungo wannan ku biya su pharmacy ku siya, Amsa yayi ya tashi komawa ɗakin yayi yace "Tashi mu tafi, Gyara kwanciya tareek yayi yace "Ni sai na ƙara hutawa zuwa gobe sai mu tafi, Dariya jameel yayi yace "Yasin baka isa ba , tashi yayi yace "Tun kafin ka cikamin kunne bara in tashi, _________ Ko daidaita parking aisar beba ta fito tana haki zuciyar ta nawani irin bugu har tana sarƙewa da lufayarta shiga tabkeƙen floor wanda za'a kirashi da aljannar duniya bata tsaya a ko ina ba sai a bedroom ɗinta tasa key ta kulle danma kar su dame ta waɗawa kan gado tayi ta saki kuka mara sauti ganin wannan mummunar fuskar tatuna mata abubuwa da yawa wayan da suka shuɗe duk da lokaci da dama takan tuno su lumshe idanuwanta tayi har yanzu fusƙarsa take gani dayake bata haƙuri tambas duk yarda akai wannan jinin su ne domin kamar su ɗaya sak saidai wasu abubuwan da bata sanin ba wato halayyar sa cikin kuka nur tace "Ummi tárná ngòo máá!" Sanin halin nur da naci dai daita nutsuwarta tayi tace "Ínà kú sírè ngèrí", bata yarda mahaifiyar su zata fito ɗin ba ta ci gaba da bugu tana faɗin Tárná ngòo máá a haka har big brother dinsu da aisar suka zo cire hannun nur yayi ya rungume ta sun dade da sanin cewa akwai wani abu dake damun ummi lallashin ta ya shiga yi kallo daya zakai musu kasan cewa jinin baggara ne su wato shuwa arab wata irin fata ce dasu me kyau chocolate colour ga shiƙe da take sumar kansu duk anan naɗe nur itace kaɗece mace kuma auta jan hannunta yayi ya kaita bedroom dinta zaunar da ita yayi akan stool shi kuma ya zauna a tamfatsaitsan luxury bed ɗinta yayi da aisar yana tsaye ya tsarƙe hannuwansa a kirjinsa yace " "La'a ta'khi, khali'i khalas!" Kallon sa tayi sai ta ƙara fashewa da kuka tace "Ummina, Aisar ya matso kusa da ƙanwar tasu yace "Addu'a zaki wa ummi Allah yaye mata damuwar ta ba kuka ba , Tissue paper aziz ya miƙo mata ba musu ta amsa ta goge fuskarta jin ƙarar shigowar motar cikin farin ciki tace "Khuwa" (خوا) "Baba déná gàjí gàrka", da sauri suka tashi fitowa sukai hannunsu sarke da na juna har baba ya iso floor da gudu suka isa gunsa rungume su yayi yana dariya cike da farin cikin ganin ya'yan nasa yace "Ná árí kú yín, úmmí gàrka ?Ná árí kú yín, márgàtèy gàrka! Nur narai narai tayi da idanuwanta kwallah ta taru a idonta tace "Tana bedroom ɗinta, Medical glasses dinsa ya cire ya zura a trouser suit ɗinsa yace "Okay bara inje gunta, _________ Dai dai shiga gida suka ji wani mugun labari da ya kusan tafiya da numfashin Muhammad tareek.....✍️ *~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024 *~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟 *🌹 perfectly Pen's ✍️✊* *Our Ongoing Book's...✍️* *1SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.* *paid 500* *Season one Free. BY: Queen Kainaat.* *2_RANAR BIYAN BUƘATA.* *Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.* *3_DESTINY LOVE.* . BY: *Oum Yasmeen.* *Mun Shirya tsaf domin kawo muku daɗaɗan littattafan mu masu cike da ilmantar wa faɗakarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da Nishaɗantar wa.💝* *🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥* *DESTINY LOVE* _Story and writing_ *By* *Oum yasmeen* *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* *PERFECTLY PEN'S* *Ina godiya masoyana ina ganin saƙon fatan alkhairi nagode sosai Allah ya bar zuminci* *Episode 16 שש עשרה (Shesh Esreh)to 17 שמונה עשרה (Shmoneh Esreh)* *TARÉËK* Kallon kallo a ka shiga tsakanin tareek da jameel lumshe idanuwansa yayi da suka kada sukai ja yawa garwashin huta ƙara kasa kunne yayi domin yana tamtama anya kuwa kunnuwansa gaskiya sukaji wani uban kambara aka saki inda me shela yace "A yau aka ɗaura auran MUHAMMAD TARÉËK da zanka ɗeɗiyar amaryarsa SAFNA ABDULNUR a kan sadaki dubu dari biyu, gaban jameel ne ya waɗi ya dubi tareek tabbas abba bewa tareek adalci ba shin besan wace ce SAFNA ba yarinyar da bata ji wani irin bugawa zuciyar sa tayi da yatuno da lalurar tareek kafin yace wani abu tareek ya buɗe murfin mota ya fita cikin izzah da ƙasaita yake tafiya wanda cikar kamala da mazantaka wanda tarin shekaru da ilimi suka haifar mai ita kallo daya zakai mai kasan cewa tabbas namijin gaskene ko a cikin maza sunan shi mazaje malam liman wanda shine limamin babban masallacin BN NADER dake unguwar gadan ƙaya ajikin estate ɗin su yake ya fito murmushi ya sakarwa tareek ɗin kallo daya zakai mai kasan cewa ransa ya ɓaci fuskarsa tayi ja abinka da farar fata ba kowa yake iya gane wannan fushin kamilalliyar fuskarnan ba amma a yau sai gashi kowa na iya gani takowa malam liman yayi ya ruƙe shi shine mutum na farko daya fara koya mai karatun addini a gunsa ya sauke yanzu haka yana iya rubuta Alkur'ani dan haka wasu suke ce mai gwani yana da wani mutunci da ƙima a gunsa mazai iya tuzarta shi a gaban mutane ba amma yau ace ƙannan mahaifinsa ne suka ruƙe shi da wallahi sai yayi hulli da mutun cikin nasiha yace "Me babban suna kai hakuri kai hakuri a duk lokacin daka ga an cuce ka hakan na nufin nasara wallahi Ni shedane mahaifinka be so ba dan Allah in zaka tashi a bunka ka cire mahaifinka wallahi fin ƙarfinsa akai kadena tunzura ko dan ciwon ka yana bukatar sanyin zuciya in baka bi iyayen ka kana tare da taɓewa suna da wani ƙima da daraja a gunka tilas ka bi umarnin su inhar ba saɓawa mahaliccin ka suka umarceka kayi ba shine zaka bujere musu anan ba biyyah gun saɓawa mahalicci wannan auran auran manufa ne insha Allahu bazasu yi tasiri ba andade ana ruwa ƙasa na shanyewa kai hakuri kai haƙuri tareek, tabbas inyace nasiyar malam bata shigeshi ba yayi ƙarya duk wani gana most go da ya cika na rashin mutunci da zai zube musu ba rabi amma bawai ya haƙura bane sai ya tauna tsakuwa dan aya ta ji tsoro ita kuma safna yayi muskilin murmushi saita gwammace kida da karatu saisaita kaisa yayi yace "Malam nagode Ni zan shiga ciki, Malam ya karanci TARÉÉk tsab a kwai abunda ya ke ɓoyewa amma koma mene Allah yasan ya mai sauki da salama a zuciyar sa domin yasan bawai ya haƙura bane yace "To afito lafiya Allah yayi albarka, Lips ɗinsa ya motsa yace amin Can kuwa babban floor tun zuwa tareek an sanarwa da sitti amma batayi tsammanin zai barta ba batare da ya zo ya gurza mata rashin mutunci ba shirunsa na nufin abubuawa da yawa gwara yayi a yanzu da ya shirya wata gada zaran wacce tasan zata iya afkawa da mutane da dama na estate ɗin mama amina tace "Sitti yanzun nan salim yake cemin tareek yana floor sa anya kuwa wannan taƙadirin yaron ba wani abu yake shiryawa ba shirunsa matsalane fa sitti?, gyara zamanta tayi ta ɗauki tufa na gutsura duk zakinta ɗacinta taji tasan halin tareek tsab to wallahi abun da zai zo musu yafi shirin su tace "Maman amina ina zansani amma kwai lauje cikin naɗi kinga wannan malam liman din hmmm akwai wata a ƙasa, Mommy Hafsah tace "Sitti ai ba liman ka dai ba kinga wannan munafukar Aysha daki ke ganin ta ɗan dai tana ji da mutuwar makahon danta ne da tuni ita zata maye gurbin malam liman, SAFNA da tun dazu take ta juyi tana rawa burinta ya cika amma inta tuno cewa ita ba cikakkiyar buɗurwa bace hankalin ta na tashi ƙarfa a first night ɗinsu ya sake ta amma ai mommy tace zata bugemai baki *Hmm muje zuwa yanzu wasan ya fara* __________________________ "TAREEK tun ɗazu kake haɗa jaka ina zaka kuma naga ka ajiye jami'an tsaron a kofar shashin ka me hakan ke nufi ?, Passport ɗinsa ya ɗauka ya zora a briefcase ɗinsa sai a lokacin yaga damar magana yace "Kai ma inzaka haɗo kayan ka yau sai Palestine daman a gobe ce tafiyar amma na yi booking tickets yau har da naka nan da karfe 5:39 jirgi zai tashi, sakar baki jameel yayi yana kallon sa ya yarda tareek shegen me raine shi daman yasan shirunsa na nufin abubuwa yace "So fa wayan nan jami'an tsaron?, banza yayi mai sallamar aunty Ayesha suka shi da sauri tareek ya amsa yana bata izinin shigowa shikwai gogan ko motsi beba yana aikin gabansa gaban tane ya waɗi ganin logges a gaban su tace "Ba dai tafiya za kuyi ba ?, Jameel yace "Akwai wani project da zamu gabatar a ƙasar Palestine zamu je samo bayane ne shine tafiyar ta taso, Kallo ta maida ga tareek tace "Ka fadawa abba?, Sai a lokacin ya ɗago ya dube ta zai yi magana tace "TAREEK kai min alkawari fa ba jayayya tsakanin ka da abba please kaje kai mai sallama ko addu'a yayi maka zaka samin ninƙin nasara fiye da yarda zaka sameta nasarar mu ta tafiya tare da albarkacin iyaye tareek, Kallon kallo aka shiga tsakanin MUHAMMAD da jameel sun san zancan ta gaskiya ne amma shi baya iya jin zai je yayiwa mahaifin sa sallam mutunmin dake cinye dukiyar al'umma mutumin da ke danne hakkin maraya shifa ya tsani siyasa amma wallahi yana gab fitowa matemaƙin gwamna tareek gwamna domin su kwatowa talakawa hakkin su ko ruwan gidan su baya iya sha dan yasan duk haramunne yace "Bara in kira hajiya in mata sallama amma dady nasan yana office yanzu bazai ɗauki waya ba , Aunty Aysha tace "Duk da haka kira shi ko kai mai text message, bayar da ya iya haka ya kirawo su sun mai fatan alheri tafiya suke cikin nutsuwa yayin da aunty Ayesha tayi shashinta su kuma suka shiga shashin abba bazai iya tuno yaushe ne ranar sa ta karshe shiga shashin abba ba haka badan ya so ba ya tura kai yana zaune abban floor ashe sitti ma na floor a lamar wata magana suke tana ganin sa tace "Yauwa dan ƙanin ubanka Abdullah Ka ɗauke min wayan nan mutanen da kakawo min gidana tun kafin ran kowa ya ɓaci amarya kuma yau zata tare a shashinka, be kulata ya sami gu yayi ya zauna cikin ladabi suka gaisheshi tareek yace "Abba daman nazo in maka sallam zanyi tafiya, Sosai mahaifin nasa yaji dadi yace "To Allah ya tsare ya bada abin da aka je ne ma, Amin suka ce ban da sitti da zuciyar ya ke a tunzure yama raina mata hankali tana magana yayi kunnan uwar shegu Abba yace "Zuwa ina?, Ƙasa da kai tareek yayi yana jin wani ɗaci a zuciyarsa jine ya gangaro ta hancin sa da sauri jameel ya ɗauko mai tissue sai dai be ƙarɓa ba ya ɗauko farin handkerchief ya goge sosai hankalin abba ya tashi yace "Sannu Allah ya baka lafiya, Runtsai idanuwansa yayi yace "Amin Palestine zamu an aika mune a gun aikin mu, Da sauri sitti tace "Wallahi baka isaba so kake ka maida min da jika ƙaramar bazzawara to wallahi a hir ɗinga sai tasa kuka yanzu Ubaidu kana gani ɗanka na cimun mutunci kayi shiru wane besan cewa gun nan ko tsuntsu ya huce sai sun kashe garin yan ta'adda amma kai shiru ga hukuma da yazo ya zube min a gida, Cikin ladabi yace "Ji haƙuri sitti kinga ga yace agun aikin sune sannan zan sa ya ɗauke su, Majina ta fyece tace "Wallahi yaron ne me zuciyarsa kafuran farko ya rainani wannan Allah ne ya ragewa aya tsaƙinta be fito a arne ba yaro yawa jikokin Bature ko da yake inji ke juyashi ba mamaki dan yana da taurin zuciya, inda take tareek be kallah ba be ma nuna mata yasan me take faɗi ba ya tashi yayiwa abba sallama mama Amina tace "Amma tareek ka ganmu ko ai wani kallo da ya jefa mata sai ta nutsu domin tasan ƙaramin aikin sane ya fara hulli da duk kayan da yaci karo agarin haka kwanaki yayi mata karaya in abin nasa ya tashi yawa zaki yake komawa fita yayi cikin sarsarfa Muhsin jameel ya ƙiran sa ya kai su airport filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport tuni jirginsu ya tashi sai Palestine Muhsin ya dawo da motar gida *_________BABA GANA ƘYARI FAMILY* knocking ya Shiga yi cikin hausar ta mara fita tace "NUR bana faɗa miki ba zan fito shine kika dawo, gyaran murya babah yayi yace "Ummin nur nine, Jikinta a sanyaye ta taso ta buɗe kallo yabi ta dashi bayan ta matsamai tace "Múndú máá, shigowa yayi ya zauna cikin sakin fuska yace "Yauwa Kú fárá ndá?, murmushin karfin hali tayi cikin kulawa da soyayyar mijinta kuma uban ya'yanta tace "Ndá kú sírè, rungume ta yayi yace "Kalmtum kiyi haƙuri kinji komai yayi zafi maganin shi Allah kamata yayi ki manta da abin da ya faru ko dan lafiyar ki, Kuka tasa tace "Yauwa naga ahalinsu kuma me kama dashi sai ta ƙara fashewa da kuka, da kyar tayi shiru yace "Wanke fuskar ki muje floor yaran duk sun damu, tashi tayi ta shiga toilet murɗa fanfon sink tayi ta wanke fuskarta da showar jel me daɗin kamshi fitowa tayi tasa towel ta goge fuskarta ta dansa power dariya yayi yace "Wow kin yi kyau, Murmushi tayi hannunsu asarke da juna suka fito da sauri nur ta rungume ta tasaki kuka ummi tace "Ki shiru dan Allah ai na fito kaina ne yake ciwo, Nur tace "To Allah ya baki lafiya, Amin tace Zama sukai azizi yace "Ku tayani murna yau andawo da king of journalists kula da lafiyar sa ta dawo hannuna hakan ba ƙaramar nasara bace a guna na zama consultant doctor insha Allahu zan kawo karshen matsalar sa, Murna suka taya shi ace zai duba mutun kamarsa yace "Wallahi ummi jinsa nake kamar dan uwana ina jin tashin lafiyar sa ajikina, Baba yace "Allah yasa ya sami sauki, Amin suka ce Aeesar yace "Kasan ɗazu mun haɗu da shi ina sane na faffadamai magana wallahi girman kai ne da shi, Saurin dagowa aziz yayi yace "Daman kai katada mai da ciwonsa gaskiya aeesar baka kyauta ba yana gudun mutane ne saboda ciwonsa da kuma gudun bakin jama'a, *Zuciyar ummi ce tayi wani irin bugawa ta dafe kirjinta tace.....✍️* *🌹 Perfectly Pen's ✍️✊* *Our Ongoing Book's...✍️* *1_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.* *BY: Queen Kainaat.* *2_RANAR BIYAN BUƘATA.* *BY: Nainarh KD Nkd's.* *3_DESTINY LOVE.* *BY: Oum Yasmeen.* *Mun Shirya tsaf domin kawo muku daɗaɗan littattafan mu masu cike da ilmantar wa faɗakarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da Nishaɗantar wa.💝* *🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥* *DESTINY LOVE* *OUM YASMEEN* *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* *PERFECTLY PEN* *Ina ganin saƙon fatan alkairi ina godiya Allah ya bar zuminci* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Episode 18 *י"ח (Yod Chet) to 19י"ט (Yod Tet) "Tet-Shei" (ט-שי).* Ta buɗe baki kenan za tayi magana wayar ta tayi ringing ɗauka tayi ta bar gun domin amsa kirana kafin ta dawo Aziz yabar part ɗin ta ya tafi nasu zama tayi akan luxury sofa ta zuba ta gumi ji tayi na zare mata hannu dago idanuwanta ta kalle sa murmushi ya sakar mata yace "Ummin nur har yanzu wai yau she zaki dena wannan da muwar ne? wai yau she komai zai zamar miki jiki ne Please i begging you ki dena sawa ranki damuwa narasa yanzu me kike buƙata kin rabu da shi to wannan a bu zaki tuna na bakin ciki da ya faru a baya babu, shiru tayi tana sauraran sa tabbas abin da ya faɗa gaskiya ne amma me isa wani lokaci ake damuwa da halin da yake duk kuwa ƙoƙarinta na tamanta da shi cikin rawar murya tace "Insha Allah zan dinga kawar da maganar araina, Tashi yayi yace "Ko kefa ai haka nake so zo ki hada min ruwan wanka, dafe kanta tayi tace "Kaga shaf na manta da wannan dan Allah kai hakuri, Murmushi yayi yace "Bakomai babbar likita guda nasan sha'afa kikai Dr, A kullum son mijinta ƙara huda zuciyarta yake dai dai da rana daya beta ɓa faɗa mata abin da ya shafi rayuwar ta tabaya ba yayi mata guri *Dr shattima Baba gana ƙyari* consultant dr abangaran. *neurology clinic* duk wata nasara da tasamu tofa sanadin sane *QUEEN ALIYA INTERNATIONAL AIRPORT JORDAN* Jirgin su acan ya sauka saboda *Yasser Arafat international airport baya aiki yanzu* shine airport ɗin palestine gama checking ɗin kayan su aka ƙarayi da duba biza ɗin su bayan sun fito wayar sa ya ɗauko ya fara duba internet domin binciken hotel mafi kusa da inda suke tunda a yanzu dare yayi baza su iya zuwa Palestine yanzu ba doba da yaƙin da suke ciki cin karo yayi da *Kempinski Hotel Amman Jordan* Ganin irin tsarin su tarar taxi yayi ya fada mai inda zai kai shi tuni mutumin dan ƙasar Jordan ya fada mai kudi da zai bashi shiga sukai inda ya bida su ta Abdul Hamid Shouman Street, Har hotel ɗin kuɗin suka bashi kallo daya zakai wa hotel ɗin kasan luxury hotel ne jameel yace "Tareek hotel ɗin nan daga gani zai kuɗi, kallon sa yayi yace "Uhmm na riga nasai ticket a website ɗin su na biya komai, Kai jameel ya daga mai kai tsaye reception suka nufa key aka basu da number dakin wani mutun ne ya raka su suna shiga ya ajiye travel bag ɗinsa yar gidan Louis Vuitton ya nemi gu ya zauna akan luxury bed ɗin dakin jameel kuwa toilet ya shiga domin yayi wanka yayi alwala yayi sallah dan jin ana kiran sallah isha da yake garin musulmai ne arnan basu da yawa wanka yayi ya ɗauro alwalah bayan ya fito tareek ya shiga fitowa yayi ɗaure da towel Jin na knocking bell kallon jameel yayi sai akai sa'a jameel ɗin shima shi yake kallo dan karamin tsaki yaja ganin jameel beje ya buɗe ba dariya sosai jameel ke kunshe wa cikin dan daga murya yace "Am nace ango an bugon ƙofa jika ka buɗe ko amaryar yace ta biyo mu saboda in kai zaka iya jurewa ita ba lalle ta iya ba, takaici ne ya turnuke tareek jura jallabiya yayi ya buɗe asalin dan ƙasar Jordan sa'eed m hammad ya miƙo mai basket food karɓa yayi yamai godiya a kan Centre table ya dubi jameel yace "Anya kuwa wannan zan iya ci jibi fa abinci?, Wani shegen murmushi tareek yayi ya ɗauke kai dayan plate ɗin ya buɗe wata takar da ya gani bayanin abincin abin da yaga ansa Falafel an hada shida chickpeas sai Fattet Hummus ganin duk basu da wani tashin hankali zai iya ci ya dubi jameel yace "Kai ɗauki wannan saboda Ni ba dan chaina bane ba zanci shi ba kai ina ga zaka iya ci, ya nuno mai wani Warak Enab and Kousa Mahsh anyi hada shi da stuffed grape leaves and zucchini, filled with rice and ground meat kallon sa yayi yace "Tom shikkenan aini kasan daga chaina kagan ni ka ɗauko ni, Prayer mat ya shinfida ya tada kabbarah ganin abin da yayi ya saki wani murmushi ya bude ya ɗibi rabi ya barmai ga wani hadaddiya juice zama yayi yaci ya ko shi sannan ya shiga toilet lokacin kuma tareek ya idar addu'a yayi sosai sannan ya janyo basket food ya fara zuba abin da zai ci kaɗan ya tsakura ban yayi mai rashin dadi ba a'a sai dan haka yake bayan ya gama ci ya wanke bakin sa ya sa pyjamas farare tas da su system ɗinsa ya janyo domin insha Allah bazai huce sati biyu ba zai dawo so yake yayi abin da zaiyi ya gama yabar ƙasar tsaki yaja ganin jameel ya fara wannan shegiyar wayar tasa dan dagowa yayi ya zare medical glasses ɗinsa yace "Malam ka ishe nifa, dan zare wayar jameel yayi daga kunnen sa yace "Uhmm baka san dadi soyayya bane shiyasa kake faɗin haka in baku gaisane?, cikin gatsai yace "A'a babarta zaka bani mu gaisa ba ita ba, Cikin tunzura shi yace "Dan Allah ai kuwa ina da number ta , Tsaki yaja ya ɗauki system ɗinsa ya koma floor *KANO ZOO ROAD* Sai Safa take na mawarwa wani irin takaici ne ya tukare mata zuciya Bily da sauri ta ɗago ta dubi wacce ta shigo zama tayi a daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman customer yace "Bily tunanin me kike haka?, Wacce ka kira da bily ta ci abaya milk colour an ammata ado da golding stone anmata kalbar attachment kana kana ta zubo su a jiyar zuciya ta sauke tace "Na rantsai da Allah akwai tashin bama bamai nucy wai safna ita zata ha'ince ni, wacce ka kira da nucy ta ja tsaki tace "ba daman na fada miki yar akuya ce ba kin kasa fahimta ba dai tayi aure ba to wallahi sunan auran matatce, zama tayi tace "Nucy ai ko baki faɗi haka ba daman sunan sa kenan amma sai na nuna mata darasi wallahi , dariya nucy tasaki ta ajiye jakar ta ta ciro wata kwalba ta bude ta sha sannan ta mai da ta rufe tace "An bamu kwangila amma fa akwai hatsari sosai, Gyara zama tayi domin jin bayanin kawarta ta ba ko sallama babu wani matashi ya shigo yace "Hy guys, Bily ce ta tashi tsaye tace "Tafida kazo a daidai lokacin da nake tsananin bukatar ka wallahi wallahi wallahi sai dai kowa yayi prison, kallon tara saura kwata yayi mata yace "To yar bala'i lafiya kike mana baƙin fata, Idanuwanta ne suka kaɗa sukai ja bakin ta na rawa tace "Tafida nucy wallahi inban same shi ba mutuwa zanyi, Tsaki tafida yayi domin sunsan ta tsuneyar gizo ba ta huce ta koƙi yace "Amma ke anyi jaka wallahi yanzu haka kike cewa zaki tona kinsan dai gidan yari ba gidan ubanki bane ko ?, sulalewa tayi a ƙasa abin duniya ya ishe ta sun kasa fahimtar ta tabbas ta yarda da cewa so ƙaddara ne duban su tayi tace "Ku tashi zan rufe shagona, Nucy ce ta matso kusa da ita tace "Haba my friend gaskiya tafida ya fada miki ke kinsan hukuncin mu yan zuma wani aiki na kawo muku in zaku yi, zama tafida yayi ya washe baki yace "Allah nucy amma fa ba irin waccan ba domin wallahi sai bayan nayi nake dana sani, Tashi tsaye tayi ta kama ƙugu ta dafa shi tace "Bukatar maji hajji sallah kasar nan da kake gani wallahi kuɗi sune rayuwa tafida ko ita wannan jakar saboda ganin family ɗinsu na da kuɗi shiyasa tayi haka amma wallahi inta san wata bata san wata ba ba'a shiga gona ta in kƴale saina da tsai kafafun mutun sannan in fasa kwai duk wacce za ai saidai ayi, Murmushi tafida ya saki hannu ya bata suka tafa suka saki shewa bily kuwa tun dazu tana zaune tana ji me suke faɗi amman fa wallahi shirinta yafi nasu kwantanɓauna zata yi musu *BN NADER FAMILY* 1:30 Dare ne ya tsala baka jin motsin kowa sai na tsuntsaye a hankali take sanda har ta sami nasarar fita daga shashinsu kai tsaye gun masu gate ta nufa kuɗi ta ciro a jakarta ta basu nan da nan suka buɗe mata ƙofa wata baƙar mota ce tun dazu tana tsaye tana jiranta da sauri ta shiga akuje motar ta fisga har suna kokarin bugewa Allah ya rufa a siri sai da sukai tafiya meni sa sai gasu a wani kata faran gida horn sukai me gadi ya buɗe parking yayi ta fito tana sanye da mini skirt da armless kirjinta duk a waje ga wani uban takalmi da ta sa fitowa yayi daga shi sai boxer sai wata t-shirt ga uwar sarka a huyansa shiga ciki sukai ba me magana kowa sai huci yake wata hamshaƙiyar mace ce tana sanye da strength gown sai taunar chingum take tana kar kaɗa ƙafa juyowa tayi ganin sun shigo budurwar da ta fito daga family ɗin nan ta sami gu ta zauna saurayin nan kuwa fita yayi ya jawo musu kofa cikin isa wannan hamshakiyar matarnan tace...... *DESTINY LOVE* *AREWABOOK@oumyasmeen* *Episode 20-30* *___________________________* tashi tayi ta juya baya tace "Ƙar ki sake a haɗa abiki dake a cutar da shi wallahi in hakan ta faru baza kiji dadi ba , A dan har zuƙe safna tace "ke wacce da har zaki dinga shinfiɗan doka, Ƙas tayi da chingum ta saki kwai yace tush tace "Au allah doka ma nake kafa miki ko ki sake inji wani abu ya faru da shi wallahi saina fasa bara gurɓin kwai da kuka ajiye kowa yaji warin sa , Da sauri safna ta ɗago ta kalle ta saidai me har ta shiga ciki tsaki safna ta ja ta miƙe ta fita a waje ta sami wanda ya ɗauko ta buɗe mirfin mota tayi ta shiga shima shiga yayi domin ya mai da ita gida yace "me tace miki?, tsaki taja tace "Waini wannan tsohowar kilakin zata yiwa bara zana me ta ɗauki kanta ne ?, ɗauke kansa yayi ya maida kan titi yace "Hmm a zuri zuwa rafi wata ran tulu zai fashe , Cikin rashin fahimta tace "Nazeer me kake nufi wallahi basa hannu na hassalima ban san wanda ya kashe bahijjah ba me tayi min da zan kashe ta?, yan sanda ne suka tsare motar su suka hasske su da ƙatuwar fitilah ɗan dube dube sukai sannan suka sallame su godiya tayiwa Allah sauke ta yayi ta shiga gida kai tsaye shashin sitti ta shiga samin sitti tana kai wa tana komowa tana ganin safna tace "bar san ɗannar dan uba ...ki ina kika je?, da sauri ta ɗago agaban ta na tsananta bugu inda inda ta fara cikin ɗaga murya sitti tace "Da kata safna da auran ki kina fita tun yau she kika fara fita kinsan irin shirin da nayi har wa yancan hukumar suka bar gidan nan anya kina so auran ki da tareek ya ɗore?, Zama tayi tace "Sitti ki hakuri, kai sitti ta girgiza ta shiga bedroom ɗinta wata gigi tatciyar ƙara su kaji karar da ta ɗinga amsa kuwa a estate ɗin abin ka da dare da sauri safna ta shiga ɗakin sitti akan gadon sitti ta zauna tace "Wallahi sitti lamarin gidan ya fara ban tsoro ko baki ji abin da naji ba , sitti da tun ɗazu cikin ta ke murɗawa anya kuwa gidan lafiya yake lamarin fa ya fara huce gona da iri a kullum karar nan daɗa matsowa take tashi tayi ta ɗogara sanda ta nufi toilet tana shiga ƙofar toilet ɗin ta rufe tana ta kawo huta kala kala tana ɗauke wa ihu take ba me jinta gashi ta rasa hanyar fita safna kuwa ihu tasa Sultan ne ke tsaye a gabanta ɗakin yayi duhu bata ganin komai sai Sultan kuka tasa amma ba me jin ta can kuma abin ya lafa komai ya dawo dai dai kamar an hur go da sitti haka ta fito kallon safna take da jikinta duk duka kallon kallo a ka shiga tsakanin sitti da safna kowa da abin da yake saƙawa sun kasa magana gumine ya wanke sitti an kashe Sultan wata ranfa abin nan kanta zai dawo tabbas dole ta takawa abin birki *Shashin mom hafsa* Cikin bacci ta ji futsari ya matsaita buɗe ido tayi ido hudu sukai da Sultan ƙara ta kwallah ta fara tashin mijinta Abdulkarim ko motsi be ba ihu take ji tayi an fella mata mari cikin tsawa yace "Ja bakin ki kiyi shiru, Ruƙe bakin ta tayi da hannunta batt ya ɓace tashi uncle Abdulkarim yayi yace "Lafiya nake jin wari ?, Zaro ido momhafsa tayi ƙara mai maita tambayar sa yayi cikin rawar murya tace "Kashi nayi wallahi yau ido hudu nayi da sultan, Tsaki uncle Abdulkarim yayi yace "Nasifa anya kuwa lafiyar ki kalau ki rasa a inda zaki yi sai a nan har da futsari?, Hawaye ne ke sunturi a idanuwanta shi tayi fak a fuskarta ihu tasa agigice haushi ne ya kama hanya uncle Abdulkarim ya tashi yace "Wallahi ki gaggawar gyara gun nan ɗakin ya bari ya koma nasa momhafsa kowa ta shin hankali take ciki kafin safiya ta ci uban duka hafsa ce shigo hannunta ruƙe da waya ga earphone a kunnan ta da sauri ta ƙara sa gun mom ɗinta tace "innalillahi mom lafiya?, kuka mom ta fasa tace "Hafsa ina cikin tashin hankali jiya fatalwar Sultan ce ta zomin Wallahi ita duk tayi min haka, tunanin Hafsah ta shiga yi tace "Mom fatalwa kuma kai haba wannan duk zancan kune ai wannan camfine bara inje in kira sitti, bata jira me zata ce ba ta tafi kiran sitti sallam tayi jin shiru ta ƙarasa bedroom ɗin ta me zata gani ganin su tayi duk sun zuba ta gumi jikin safna rudu rudu da duka cikin sauri tace "Sitti me ya sami safna?, Harara sitti ta watsa mata tace "Uwarki ce ta same ta , Bakinta ta taɓe tace "Sitti ga mom dinna can ba lafiya wai fatalwar Sultan ta gani ai bata ƙara ba ta tuntsure da dariya ganin su sitti sai zare idanuwa suke Ta shi sukai sai shashin mom hafsa ganin yana yin da safna take mom hafsa tace "Kuma tazo muku ne?, zama sitti tayi ta lula duniyar tunani kar fa agoge ya mai maita kansa tab akuwa akwai matsala bayan anyi sulhu da su momy amina ce ta shigo da yake hafsa ta faɗa mata tace "Sitti ga wani shirme da hafsa take sheda min wai fatalwar Sultan ta dake aunty nafisa da safna?, ɗago ido tayi ta kalli momy amina tace "Usaina nima nan bata kyale niba wallahi daman tun da aka haifi yaran nan nasan ba mutun bane dan Allah jibi idonsa kamar yana gani tar amma baya gani, hannu hafsa ta sarke ta jingina da bango tace "Haba sitti kuma yawa wasu hajilai aljanune suke so suhi wasa da tunaninku amma wacce fatalwa zancan rashin ganin Sultan daga Ubangijin ne bayarda baya iya yi , Ahar zuƙe safna "Da halla can rufen mana baki ke kin kuwa san ido biyu mukai da Sultan kema Allah ya nuna miki fiye da abin da muka gani, Ganin sunyi nisa basa jin kira tabar ɗakin ta nufi nasu da yake ɗakin yan matan gidan yana shashin aunty aysha dakine ƙato kowa da gadon sa da yake yau talata duk sun tafi makaranta sai ita da basma da sun gama zana jarabawar shiga aji uku na secondary wato a.s.s tana shiga tace "Basma kinji wani zance wai fatalwa ce tazo wa su sitti, ɗan ya tsuna fuska basma tayi ta tashi zaune tace "Fatalwa kuma?, Kai Hafsah ta jinjina mata alamun eh ajiyar zuciya basma ta saki tace "Duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka ta juya ta kwanta aunty Ayesha ce ta shigo tace "Hafsa basma zo muyi breakfast, tashi sukai suka hau kan dining ba kajin karar komai sai ta chocali *Jordan* Tun da asuba suka tashi suka shirya yau sai Palestine treval bag ɗin su jameel ya ɗauka da sauran kayan su suka fito tareek ya miƙa mukullin ɗankin su kai tsaye mota suka shiga ta kai su gaɓar kogin Jordan da Palestine daga nan jirgin ruwa suka shiga aka tsallakar da su amma hanyar na da hatsari domin ansawa wajan nan takunkumi na hana shige da fice sosai suke keta ruwa wani ɗan waje suka samu bayan sun isa kasar suka sauka suka biya me jirgin ruwa waya tareek ya ɗauko ganin babu network ala dole ya haƙura ya maida tafiya sukai menisa tukun na suka fara tarar da tantin mutane a dan nesa ƙaɗan da kogin ɗagowar abrar kenan..... DESTINY LOVE Arewabooks@oumyasmeen Pinterest www.oumyasmeen.com Chapter 31-40 Kura musu ido tayi da sauri ta tashi idanuwan ta na zubda hawaye ganin sa take kamar abbun ta da sauri ta tashi ta zaga ya dai dai inda taga sun tsaya ba zato ba tsammani yaji an rugumesa da sauri ya kalli wacce ta rungume sa kuka tasaki tace "Abbuna abbu, zaro ido taréêk yayi yayin da jameel ya saki dariya ganin yarda tarêēk ya zaro ido kai kace wata halitta ya gani yace "Haba tareek ka rarrashe ta mana kana ganin tana kuka beautiful baby girl, da sauri tareek ya saki baki yana kallon jameel yace "Kana da hankali kuwa ? daga ganin yarinya jibi fa jikin ta duk datti zata ɓata min kaya , Sakar baki abrar tayi ganin basa Arabic ko Hebrew ko roman kallon su take yawa taga sabuwar halitta ihu zazzirah tayi ganin wasu mutane a kusa dasu ihun da ya janyo hankalin sauran mutanan taruwa suka kafin su tareek su ankara su gudu sun za gaye su wani tsoho yace "منو انت؟ (Minno inta), I card tareek ya fito da shi ƙarɓa tsohon yayi ya fara dubawa tuni matasan cikin su sun ɗauko sanduna suna jiran cewar jalaluldeen dan murmushi yayi yace "Are You Journalist?, kallon abrar yake da ta kasa barin jikinsa yace أنا صحفي (Ana sahafi jalaluldeen yace "من أي مكان أنت؟ (Min ay makan inta?) Raba abrar yayi da jikin sa ta sa kuka ta ƙara ruƙunkume sa yace أنا من نيجيريا (Ana min Nijiria) zubar da makamansu sukai hannunsa jalaluldeen ya kama yace "Me ya kawo ku nan?, duban sa tareek yayi yace "Kamar yarda na fada maka da farko mu yan jarida ne na kasar Nigeriya munzo daukan rahoto akan abin da ke faruwa a nan ƙasar, sosai jalaluldeen ya gamsu da bayanin tareek yace "Bisimilah zamu baka gu ku zauna kuyi abin da ya kawo ku ku gama ku koma kasar ku amma da sharadin muka kama ka da wani abu na cutarwa a garemu tofa kashe ku za muyi mu musulmai ne bama zalunci ba muyar da ayi mana ba ko wannan faɗan daka ganin fin karfin mu akai, jameel yace "Insha Allahu zamu kiyaye muma musulmene, Masha Allah jalaluldeen yace yayin da kowa ya koma gurinsa samin sukai suka zauna yayin da abrar ta kwanta a jikin tareek cike da tausayi jalaluldeen yace "Wannan yarinyar abar tausayi ce mahaifinta amini nane a yanzu bata da kowa ba ko wanne lokaci muke samin abinci ba sama da shekar arba'in ba musan mene kwanciyar hankali ba ana kashe mu yawa kiyashi yara ƙanana sun zama marayu tun da abun nan ya faru ina lura da yarinyar nan yau ne ta sami lokacin yin bacci, Dan ya mutsa fuska yayi domin shi bega abin da ya hada shi da labarin yarinyar nan ba duban sararin samaniya talaluldeen yayi yace "Ɗana dan Allah wata alfarma nake nema a gunka ko wanne lokaci muna cikin bara zanar Isra'ila nima balalle in rayu ba inaji ajikina ko basu kashe mu na yunwa zata hallaka mu dan Allah da Manzonsa zan baka aurar abrar ka ruƙeta amanah kazama gatan ta bata da kowa in yan uwan mahaifiyar ta su kasan tana raye to tabbas zasu kashe ta ....., da sauri ya ɗago kyawawa idanuwan sa cikin firgice jameel girgiza mai kai yayi runtsai idanuwansa yayi yace.......... *Tur ƙashi ga auran safna yar lelan sitti ga abrar wanne zance su bily suke ɓoyewa..? wanne abune ya faru shekara da shekaru...? mene ne maso min ƙaddarar abrar da tareek wanne bom ne zai tashi a family ɗin NADER..?* Duk amsar tana gaba ku biyo ni yanzu taken ƙaddarar ta fara DESTINY LOVE Arewabooks@oumyasmeen Pinterest www.oumyasmeen.com Chapter 31-40 Kura musu ido tayi da sauri ta tashi idanuwan ta na zubda hawaye ganin sa take kamar abbun ta da sauri ta tashi ta zaga ya dai dai inda taga sun tsaya ba zato ba tsammani yaji an rugumesa da sauri ya kalli wacce ta rungume sa kuka tasaki tace "Abbuna abbu, zaro ido taréêk yayi yayin da jameel ya saki dariya ganin yarda tarêēk  ya zaro ido kai kace wata halitta ya gani yace "Haba tareek ka rarrashe ta mana kana ganin tana kuka beautiful baby girl, da sauri tareek ya saki baki yana kallon jameel yace "Kana da hankali kuwa ? daga ganin yarinya jibi fa jikin ta duk datti zata ɓata min kaya , Sakar baki abrar tayi ganin basa Arabic ko Hebrew ko roman kallon su take yawa taga sabuwar halitta ihu zazzirah tayi ganin wasu mutane a kusa dasu ihun da ya janyo hankalin sauran mutanan taruwa suka kafin su tareek su ankara su gudu sun za gaye su wani tsoho yace "منو انت؟ (Minno inta), I card tareek ya fito da shi ƙarɓa tsohon yayi ya fara dubawa tuni matasan cikin su sun ɗauko sanduna suna jiran cewar jalaluldeen dan murmushi yayi yace "Are You Journalist?, kallon abrar yake da ta kasa barin jikinsa yace أنا صحفي (Ana sahafi jalaluldeen yace "من أي مكان أنت؟ (Min ay makan inta?) Raba abrar yayi da jikin sa ta sa kuka ta ƙara ruƙunkume sa yace أنا من نيجيريا (Ana min Nijiria) zubar da makamansu sukai hannunsa jalaluldeen ya kama yace "Me ya kawo ku nan?, duban sa tareek yayi yace "Kamar yarda na fada maka da farko mu yan jarida ne na kasar Nigeriya munzo daukan rahoto akan abin da ke faruwa a nan ƙasar, sosai jalaluldeen ya gamsu da bayanin tareek yace "Bisimilah zamu baka gu ku zauna kuyi abin da ya kawo ku ku gama ku koma kasar ku amma da sharadin muka kama ka da wani abu na cutarwa a garemu tofa kashe ku za muyi mu musulmai ne bama zalunci ba muyar da ayi mana ba ko wannan faɗan daka ganin fin karfin mu akai, jameel yace "Insha Allahu zamu kiyaye muma musulmene, Masha Allah jalaluldeen yace yayin da kowa ya koma gurinsa samin sukai suka zauna yayin da abrar ta kwanta a jikin tareek cike da tausayi jalaluldeen yace "Wannan yarinyar abar tausayi ce mahaifinta amini nane a yanzu bata da kowa ba ko wanne lokaci muke samin abinci ba sama da shekar arba'in ba musan mene kwanciyar hankali ba ana kashe mu yawa kiyashi yara ƙanana sun zama marayu tun da abun nan ya faru ina lura da yarinyar nan yau ne ta sami lokacin yin bacci, Dan ya mutsa fuska yayi domin shi bega abin da ya hada shi da labarin yarinyar nan ba duban sararin samaniya talaluldeen yayi yace "Ɗana dan Allah wata alfarma nake nema a gunka ko wanne lokaci muna cikin bara zanar Isra'ila nima balalle in rayu ba inaji ajikina ko basu kashe mu na yunwa zata hallaka mu dan Allah da Manzonsa zan baka aurar abrar ka ruƙeta amanah kazama gatan ta bata da kowa in yan uwan mahaifiyar ta su kasan tana raye to tabbas zasu kashe ta ....., da sauri ya ɗago kyawawa idanuwan sa cikin firgice jameel girgiza mai kai yayi runtsai idanuwansa yayi yace.......... *Tur ƙashi ga auran safna yar lelan sitti ga abrar wanne zance su bily suke ɓoyewa..? wanne abune ya faru shekara da shekaru...? mene ne maso min ƙaddarar abrar da tareek wanne bom ne zai tashi a family ɗin NADER..?* Duk amsar tana gaba ku biyo ni yanzu taken ƙaddarar ta fara DESTINY LOVE Arewabooks@oumyasmeen Pinterest www.oumyasmeen.com Watt pad@Aminaoumyasmeen Kar Ku manta kuyi following ɗina nadena posting complete a group Ban yarda yan YouTube channel su daukar min littafina su mai damin audio ban yarda a mai damin da shi document ba in kunne yaji jiki ya tsira Wannan shafin na kune Aunty kainat Aunty nainarh kd Masoya ina godiya mara a dadi ina jin dadin saƙon son da kukewa littafina destiny love Chapter 41-42 Kasa magana yayi sakamaƙon hannunsa da jalaluldeen ya kama yace "Kai min wannan alfarmar na aminta da kai na yarda da kai  dan hunin nan da nayi tare kai na kula da dabi'un ka insha Allahu ba zakai da nasanin aurar abrar ba nasan na miƙa ta a hannun na gari ba zayi kukan rashin mahaifiba, Yawa me koyar magana yace.... "Na amince, godiya yayi mai inda be kasa a gwuiwa ba ya haɗa mazan da suka rage a gun aka daura aure sosai jameel yayi murna ko ba komai yasan zai tallafi rayuwar yarinyar wasu kuwa jin haushin auran suke a ganin su jalaluldeen be dace yayi haka ba washegari cikin sauri sauri yake shirin sa ganin suna hada kaya da sauri abrar ta taso duk ta bushe ta rame da alama ma yau ba za'a kawo musu abinci ba ganin ko tayi magana basa gane me take faɗi dan haka ta tsaya tana kuka tafi so duk inda zasu sutafi da ita da hulya da jalaluldeen tausayi yarinyar ne ya kamshi ya dan rage tsayin sa cikin salon maganar kurame dan a ganinsa sai tafi fahimtar haka yake mata nuni da hannu aiki za su tafi zasu dawo Kai ta ɗaga mai alamar ta fahimta biscuit ya ɗauko ya ɗan ƙa mata amsa tayi daman yunwa take ji kallon jameel yayi yace "Malam za mu iya tafiya lokaci na kurewa?, Dariya jameel yayi yace "Sai da ka gama shan soyayya sannan zaka tuna dani, Tsaki ya ja ya miƙe ganin sun fara tafiya tasa kuka hulya ce ta rungumeta tana lallashinta   cikin garin Gaza Ga war wakin mutane suka fara cin karo da su daukan video suka shiga yi da sauri suka shiga wani tsauni suka ɓoye kuka jameel yake domin Beta ɓa ganin wannan rashin imani ba tareek kuwa da yake yana da taurin zuciya sai dai na zuci wanda yafi na fili tare wata mata sukai da mijin ta suka kashe ya'yanta guda biyu da mijinta saboda da tashin hankalin da ta shiga a take anan ta haihuwa ɗaukan dan sukai suka kashe ihu tasa tana bin su tana kuka itama su kashe ta dariya suka dinga yi kafar tareek ce ta zame da sauri jamee ya ruƙo sa ƙaddara ta ruga fata dukkan su sukayo kasa Chak suka tsaya ganin wasu mutane daba yan kasar ba yunkurin guduwa suka sai ta su sukai da bindiga alamar suna daga ƙafa zasu harbe su hannu wansu suka daga sama ƙara sowa gunsu sukai dayan yace "את עיתונאית? (At itonait?) Ma'ana kai dan jarida ne Dayan ne da bindiga a hannunsa yace אתה סוכן חשאי? (Atah sokhen khassai?) ku jami'an liƙen a sirine shiru su tareek sukai musu domin basu iya Hebrew ba wani naushi dayan ya kawo wa tareek kaucewa yayi da sauri ya dauko ID card ɗinsa amsa yayi ya duba cikin harshen Hebrew yace "Lior (ליאור) maƙiyan mune musulmai ku kashe su sunan sa Muhammad, Innalillahi wa'inna'ilaihir raji'un haka fa ke faruwa duk wani arni ya tsani musulmi musamman me sunan Annabi Muhammad (S.A.W) duk hanyar da zasu bi su musgunawa me suna sai sunbi in da dama ma kashe mutun za suyi Allah ka daukaka musulunci da musulmi Allah ka kawo wa kasar Palestine sauki Allah ka kawo kasar shen tashin hankalin da suke cikin ya Ubangiji Allah ka tarwatsa Isra'ila da duk mutumin da ke da sa hannu gurin rusa Palestine ya Allah ga kasar mu Najeriya... Allah duk wani matsala da muke fama da shi Allah kai mana maganin sa ina taya yan uwana musulme barka da shigowar sabuwar shekara ta musulunci kansu suka nufa da sauri tareek ya durƙusa ya dauki ID card ɗinsa suka fita aguje binsu suke sai ta tareek dayan yayi da bindiga cikin rashin sa'a bata same shi ba sun lura da cewa wannan farin shike nadar bayanai dan haka suka dinga sai tashi da bindiga gaban wani tabkeken kogi cikin rashin sani tareek ya waɗa ihu jameel ya saki cikin sauri suka ƙara so gun da sauri jameel ya rufe bakin sa ya maƙale a cikin wani kogon bishiya yana kallon su dariyar arna ɗayan ya saki yana kallon cikin ruwan  yace "Yuval (יובל) Yair (יאיר) Tamir (תמיר)ku zo mu tafi nasan ba wanda zai rayu a cikin su....., juyawa sukai kuka jameel ya fito yana yi  zaman dirshan yayi yana kuka duba wa yake ba tareek ba labarin sa shima waɗawa  yayi cikin ruwan  duk kuwa da girman ruwan be iya ruwa ba dan haka nutsaiwa yayi ga igiyar ruwa na janshi...... Bakin tabkeken kogin Israel wanda an ƙawata shi sun mai da shi gun shaƙatawa wasu kyawawan yan mata ne a tsaye a bakin beach ɗin duk kan su ba me kayan arzuki rungume dayar tayi tana tsotsar bakin ta basu damu da yarda mutane ke shige da fice a gun ba  sosai suka shagala gurin aikata masha'arsu dayar ce ta so ta kama tausasan  breast dayar ta fara sha kai kace tana kan cinyar mahaifiyar ta ko ƙarin biyawa kan su bukata suke da sauri dayar ta dubi cikin ruwan nan tace "Ayelet (איילת)  מים - mayim), Ayelet kalli cikin ruwan nan ganin sun yi nisa da abin da duke ta matso kusa da su ta cire su ganin sun makalle juna ta nuna musu cikin ruwan da sauri suka nufa siririyar cikin su tace "Batya (בתיה) אתה יפה (Atah yafeh, Ma'ana kalli wani kyakkyawan mutumi Wacce aka kira da batya ta yi sauri waɗawa cikin ruwan yawo take yawa wata kifi har ta ƙara sa gun ta rungumu Shi ta fito da shi za gaye shi suke Ayelet tace ,אתה יפה מאוד (Atah yafeh me'od" Duk inda me kyau yakai ya kai te mako suka fara bashi sai dai me sai da sauri nao ta dago ganin wani shima da sauri ta nufi cikin ruwan shiga tayi ta dauko shi jere su sukai tace "Duk yarda akai wani abu suka gujewa suka fada cikin ruwan nan wannan ruwan kunsan har Palestine, da sauri batya tace "Palestine...?, NAO tace "Ehmn wannan mutanan daga yankin Palestine suke ko baki ga daga kudu maso gabashin Jordan suke ba , AYELET tace "Wallahi da nasan daga yankin makiyan mu suke bazan temake su ba haka kurum kin katsai mana jin dadi, Tsaki NAO tayi tace "zargi nake ban tabbatar ba baki ga wannan ba black ne....? Batyet barin gun tayi ta nufi wani tamfatsaitsan gu ga baki dayan SA glass ne towel ta nauka ta goge jikin ta wani matashi ne ya rungume ta tabaya yana mammatsa mata breast ɗin ta numfashin tane ya dauke na hucin gadi  ture shi tayi tace "Na gashi yanzu bani da wani sauran feeling, dago runannun idanuwansa yayi ya kama mota haɗe bakin su yayi cikin zafi zafi yake romantic da ita har ta fara mayar mai yawa wasu tsunmokara haka suka zube akan hadaddan luxury bed ɗin dakin.... *Kano unguwar gadon kaya* *Karfe 9:30pm GMT* "Heartbeat tunfa jiya nake kiran number su jameel a kashe Allah isa lafiya amma wallahi jikina yana bani a kasin haka kasan da gun nan ba shi da kyau balle ga irin aikin da suka je hi , Tissue ya yago ya goge bakin sa yace "Allah isa lafiya nima na bibiye su amma shiru na duba shafin su naga tun da jameel yayi posting a bin da ke wakana a Palestine be ƙara ba haka tareek, Lushe idanuwanta tayi tace "Nasir , da sauri ya ɗago ya dubeta tun da suke ya manta rabonsa da yaji takira sunan sa ɓoye mamakin sa yayi yace "Na'am , Tashi tayi ta juya bayan tace "Wace baby nice, cikin hanzari ya tashi yace "baby nice kin santa ne ..? nima ita nake nema, cikin shashekar kuka tace.. "yau naga sako ta email ɗina wai ina so insan wanda ya kashe Sultan san nan kar indamu ba wanda ya isa ya cutar da tareek duk da yanzu masu neman ransa suna ci gaba da aikin su duk inda yake suna tare da shi ..., ma tsowa kusa da ita yayi ya juyo da ita yana kallon ta yace "Nima naga saƙon nan kar ki damu insha'Allah komai zai huce, Kuka tasa ta rungumesa tace "Sai yaushe Nasir bani da wani ɗa yau naje asibiti likita yace min  ko anjuyo min da mahaifa balalle ta ƙara daukan ciki ba Nasir  na cuci kai na ya'ya sai dai inga ana haifa.., Cikin lallashi yace "Aysha irin ranan nan nake guje mana tun farko kika ƙi ganewa ina mutukar son yara amma ba yarda za muyi wannan ita ce kaddarar mu ba mu isa mu chanzata ba , Ruke hannuta yayi suka hau sama Ko ina shiru tsit baka jin motsin kowa a hankali take saukowa taka staircase take yana bada sauti dena tafiyar tayi dan jin sautin takun da take daban sautin abin da take ji daban ji tayi kamar an taɓa mata ƙeya juyowa tayi da sauri ta saki wata iriyar ƙara sai dai me ...? Ba'a jinta sai wata dariya da yake amsa kowa a tabkeken floor ɗin ta kifawa tayi domin wani  irin  duka da a kai mata da sauri ta fita bata tsinci kanta a ko ina ba sai a wani daji ba gida gaba ba baya  ga bishiyoyi sai zaga yeta suke kai kace mutane ne ke dawafi a gaban ka'aba Wani ƙaton mutum ta gani a gaban ta bata iya ganin karshen sa cikin wata iriyar murya yace...... DESTINY LOVE OUM YASMEEN 43-44 A gigice ta farka tana wai waye da sauri ta kunna lamp ɗin datake kusa da gadonta haske ne ya mamaye dakin zuciyar ta na wani irin bugu yawa ta waɗo zuru kafafuwan ta tayi kasa domin wallahi baza ta ci gaba da kwana a dakin nan ba haba wannan masifar har ina ta yau daban ta gobe da ban wayar ta ce tayi ƙara da sauri ta dauka ganin me kiran dafe kirji tayi tace "Innalillahi bily ta mutu , Wayar ce ta sulale a hannunta tabbas mun taɓowa kan mu a bin da ba'za mu iya ba na shiga uku sauran ni kuka take yawa ranta zai fita bata san safiya tayi ba sai ganin haske ta window ɗinta tayi ya shigo yawa wata mahaukaciya ta tashi ta shiga toilet a gurguje tayi wanka shafshaf tayi sallah ta ɗauki key ɗin motarta ta fita a ji tayi an bigeyta juyowa tayi ta dauke nasreen da mari ai bata dure hannun ta ba ta shararara mata mari cikin mamaki tace "Nasreen Ni kika mara...?, kallon tara sauran kwata nasreen tayi mata tace "Au tantama kike ko in ƙara miki..?, Wani kallo tayi mata na zamu gaura ya tayi gaba tace "Bani da lokacin ki amma kin ɗauki bashi, Dariya Nasreen tayi tayi gaba tana yar waka shiga motar ta yi cikin sauri take tuƙi sai kotu road a bakin kofar gidan su bily ta faka da sauri ta fito ta shiga gidan gwuiwoyin ta kasa ɗaukar ta sukai lokacin da taga bily a shinfiɗe ko wanka ba aimata ba sa hannu tayi ta buɗe gawar zaro ido tayi ganin irin kisan da akai mata shaƙe ta akai har ta mutu zubewa tayi tana kuka har haka hada ta bata dena kuka ba ga su nucy suna zo har da tafida ko kallon safna basuyi ba ganin mutane sun fara raguwa safna ta fito sa'a taci garo da nucy da tafida suna tare kusa da su ta tsaya tace "Yanzu shawara daya ta rage mana ko ku ɗauka ko karku ɗauka amma ita ce mafitar halin da muke ci inba haka ba to lashakka za'ai tayi mana zari dadde kuma kunsan baza mu iya tsare mai ba bubuwan nan sun isheni haba yau ba bayijjah ba bily jibi fa....., Kallon hadarin kaji tace "Ci gaba muna sauraran ki..., yar ƙaramar dariya tayi tace "NUCY TAFIDA hmmm ku naga har yau bakuyi nadama ba to wallahi kuna gamai mai aiki kashe ku zaiyi kamar yarda ya..... Sai tayi shiru bata ƙarasa ba saka maƙon ganin NAZEER da tayi sallama NAZEER yayi musu tafida ya  meƙo mai hannu suka gaisa yace "A'a kaga dan jarida duk inda aka ji anyi wani abun sai kunzo , dariya yayi yace "Wannan shine aikin mu kuma hanyar samin abincin mu , NUCY tace "Hakane Allah yasa ba da wata a kasa ba ake bibiyar rayuwar mu, Satar kallon SAFNA yayi yace "in ba rami me yakawo rami ko aikwai wani abu da kuka sani akan mutuwar SULTAN BAHIJJAH BILY..? saboda mutuwar su tana da a bin mamaki ko wanne da irin salon da aka kashe shi in kunsani baku faɗa ba tofa wallahi Allah gaba kan ku za'a dawo ku faɗi me kukai ake bin ku ana kashewa ke ankashe miki dan uwa da alama wani aka zo kashewa ba asami wanda aka zo kashewa ba aka kashe shi ko ya ji wani abu wanda zai iya faɗa shine aka kashe shi ɗan kar ya tunu asiri mutuƙar baza ku faɗi ba wallahi kun shi ga ku Uku da kuka rage tofa kuma kuna kan hanya , Gumi ne ya wanke safna da sauri ta matsa ta buɗe murfin motar ta shiga ta tada ta a gushe ta fita kallon kallo aka shiga tsakanin tafida da nucy sun fara fa zargin ba iya jarida NAZEER yake ba harda bincike to aikuwa za suyi maganin sa... *ISRAEL* *Assuta Hospital* 20 Habarzel Street Ramat Hachayal *neighborhood in north Tel Aviv, Israel* Tsakanin su da Ben Gurion international airport ba nisa Buɗe idanuwansa yayi tuni abin da ya faru ya dawo mai sabo yawa yanzu yake faruwa da sauri ya tashi ajiyar zuciya yayi ganin suna tare da tareek cire ƙarin ruwa yayi ya ƙara sa gunsa sai akai sa'a shima ya tashi godiya yayi wa Allah ganin be mutu ba gasu a tare yace "Tareek ya jikin ka ?, Cikin yana yi na rashin lafiya duba da irin lalurar sa yace "Da sauki kai ma yana ka ..?, Duban dakin da suke cike yake yace "Alhamdullahi da sauki tareek yaka mata mubar ƙasar nan in har muna son ran mu da lafiyar mu, miƙewa yayi ya zauna yace "To muna barin asibitin nan sai airport, da sauri Jameel ya kalle sa yace "ABRAR fa ka manta da ita?, dafe kansa yayi da yake sara mai da sauri suka dubi kofa ganin anturo likita ne da wata budurwa sanyi da mini skirt da riga mara hannu murmushi ta sakar musu tace "Allah na gode maka sun sami sauki, duban ta likitan yayi yace "Za mu iya sallamar su inna duba su naga sun sami sauki ba wata matsala, zama tayi kusa da tareek tace "Okay thank you, kayan da ta gani a jikin su ta miko wa tareek da sauri ya amsa ya buɗe ya fito da  Flash ɗin sa zuciyarsa na wani irin bugu in suka rasa komai wannan abun ya lalace sun sha huya abanza da yake yana cikin wata jaka ko ruwa be shiga ba ganin tana jin turanci  yace "Nagode, NOA tace "bakomai nayi dan Allah ne tsakanin mu ba godiya amma ku yan wacce ƙasa ne?, da pillow ya jin gina yace "Nigeria, dan ya mutsa fuska tayi ta dubi jameel tace "Ya jikin ka kai nafi yarda da ɗan Nigeria ne amma ban da kai ta nuna tareek, kau da kai tareek yayi likitan duba su yayi ganin basu da wata matsala ya sallame su NOA tace "Sai mun ƙara haduwa ga number ta kuban taku suna na NOA YUVAL  RON ku fa ?, Gyara tsayuwa jameel yayi ya amshi wayar ta yasa mata numbers su domin tayi musu halacci yace "JAMEEL UMAR TAKAI, murmushi tayi tace "Wow nice name, ganin tareek yayi shiru tace "Miskili kai ya sunan ka ?, dan basar wa yayi yace "TAREEK BN NADER, dan jim tayi tace "Nice name amma ina da wata shawara kar ka bari mutanan mu su san sunan ka Muhammad ka dinga cewa sunan ka isa har kabar garin nan yana da hadari sosai musamman aka san kai dan Palestine ne, dan murmushi yayi ya yace "Nagode, Sallama sukai suna fitowa suka nufi hanyar da zata mai da su palestine har gaɓar teku mota ta kai su sauka sukai suka bada kudi suka hau jirgi isar su palestine suka tatda tashin hankali..... DESTINY LOVE Arewa books@Oumyasmeen Watt pad@ Aminaoumyasmeen                 Perfectly pen's Episode 45-50 TAREEK POV Cikin kiɗima yake duban gun duk gawarwakin mutane da'alama da asubayin ranar aka sa musu bom  ƙafafuwan sa kasa daukan sa sukai lokacin da yayi arba da gawar jalaluldeen da hulya zai iya rantsaiwa wannan tashin hankalin da yake ciki yafi na mutuwar SULTAN tabbas kuka samin sauki ne idanunsa sunyi ja wai yaushe za adena kashe musulmi ne ..? rayukan su yazamo tamkar ran kiyashi...... Jameel ne ya kara dubawa ana haka yaga gano abrar duk jikinta jini sai numfar fashi take da sauri ya dauke ta miƙawa tareel yayi be jaba ya amsheta ana haka sai ga jami'an tsaro na kasar cikin fushi tareek ya tashi ya tare su yace "Me kuka zo kuyi bayan angama komai kunzo ku binne kawarwakin wayan da basu ji basu gani ba tur da halinku me yasa baza ku kawo musu dauki ba a lokacin da suke tsananin bukata yanzu mene amfanin zuwan ku..?, Jikin sune yayi sanyi... besan cewa basu da ikon dakatar da cutarwar da Isra'ila ke musu ba wani abun sukan faki numfashin mutane suyi musu tabbas komai yayi farko zai ƙarshe suma ba'a son ransu hakan ke faruwa ba basuyi zargin shi ba dan ƙasar bane duba da irin launin fatar shi dan haka suka kashe wa'yanda suka mutu wa'yanda suka jinyata suka kawo masu duba lafiyar su... Bayan an gama sallatar wa'yanda suka rugamu gidan gaskiya daman likitoci sun fara aikin kola da wa'yanda suka sami rauni ciki har da abrar ansamu ta farfaɗo dan haka tareek yace... Tafiaya zasu yi sarah bata ji dadi ba ganin yanzu bata da kowa mijinta jalaluldeen ya mutu cikin muryar kuka tace... "Zan ƙara jaddada maka amanar Abrar Ibrahim kesar  a yanzu bata da kowa sai Allah sai kai kaji tsoron Allah ka kula da ita kabata ilimin addini da na boko ka tarbiyantar da ita kamar yarda Ubangiji ya fada wata ran ka dawo ka kawo ta taga a halin ta yan uwan mahaifinta suna Jordan da zama can suka koma nasan koman daran daɗewa zasu dube ta zasu dawo gare ta, jikinsa ne yayi sanyi zuciyarsa tayi rauni.... yawa me ciwon baki yace "Insha Allahu zan roƙe amana ko baku bani amanarta ba ni bazan iya Cutar da kowa ba., Farin ciki ne ya mamaye zuciyarta tace "Nagode Allah ya yi muku albarka, Amin yace jameel ya dauki kayan su shi kuma ya dauki abrar saboda raunin kafarta akafada yasa ta haka ya juya ya fara tafiya jameel ya mara mai baya lub abrar tayi hawaye na bin kunci ta garin da aka haife ta yau zata barsa lumshe idanuwan ta tayi har suka zo gabar teko Palestine da Jordan ba wanda yace da dan uwansa kala kowa da irin tunanin da yake... Jirgin ruwa suka shiga da zai sada su da kasar Jordan daga nan kuma in sukai kwana biyu su huce kano dole sai yayi wa abrar viza tunda bata da shi shiga sukai a hakali jirgin ya fara tafiya abrar gyara kwanciya tayi a jikin sa Allah yayi mata son jiki da yake da abin da ke damunsa be damu da yarda take shige masa jiki ba...... SHATTIMA BABA GANA Ƙanta ne ke wani irin sara mata cikin karfin hali tace "Yagana yanzu ya kikeso inyi da raina kinfi kowa sanin damuwata, gauran numfashi tasaki ta jin gina da luxury sofa tace "Ya kaltum tun farko gabaki ɗayan mu mun kasa sarrafa zukatan mu mun kasa ɗaukan kaddara da mun rungumi ƙaddara wallahi da yanzu wani zancen ake ba wannan ba duba ki ga komai na shirin jagule mana ..?, ɗaga kanta sama tayi ta ƙurawa p.o.p ɗin dakin ido cikin raunin zuciya tace "Yagana wallahi har yanzu banyi danasanin hukuncin da alanguburo ya dauka ba , Dan murmushi yagana tayi ta gyara zaman ta tace.. "Hmmm ya kaltum kenan, glasses cup ta ɗauka ta kai bakin ta duk daɗin tatatcan pineapple and coconut juice wani irin ɗaci take ji yana yi mata a bakin ta wai sai yaushe ƙaddara zata dena wala gigi da'ita..?, aguje nur ta shigo tace "Auntin barno.., Cikin fara'a ta ware hannunta tace "NUR, Ƙara'sowa tayi ta rungume ta tace "Aunty ina lubna...?, Lubna tana gidan hajja kaka Aisar ne ya shigo farin ciki ne ya mamaye shi ganin aunty sa yace "Sannu da zowa aunty, Yauwa tace masa nan fa hira ta farke a tsakanin su kowa na nan nan da antin barno BN NADER FAMILY Ran Alhaji Abdullah ne ya ɓaci cikin faɗa yace "Wanna ai shashancin banza ne in zaku farka tun huri Ku farka saboda rashin hankali kuna so ku zautar damu wacce irin fatalwa ana zaune ƙalau ke Rahama zan laminci wannan ƙageggen zancen naku ba... namasu taɓin ƙwaƙwalwa..?, cije leɓen ta tayi domin wallahi ita ganauce ba jiyauba dan haka dole fa malan me turakar yasin yayi mata addu'a a gidan nan ba fashi mom Amina tace "Amma ai..., ɗaga mata hannu yayi yace "Ƙar ki ɓatan rai nide na gama magana tun huri kisa wancan mashiriki ya barmin gida.., tashi tsaye tayi tace.. "Yanzu kai min adalci kenan kasan kuwa irin tashin hankalin da jiya nashiga..? yanzu malam me turakar yasin ɗinne mashiriki..? To wallahi a iya bakin ka har da aljanu faɗa yake kabi shi a hankali kar ya shanye maka ruwan ƙwaƙwalwa da'katawa yayi daga tafiyar da ya fara yace "Rahama naga kina so ranki ya ɓaci to ki bar wannan mutumin ya ƙara hour daya a gidan nan  saboda kin rainani ni zai shanyewa ruwan ƙwaƙwalwa yana faɗar haka yasa kai ya fita Gyara ɗaurin kanta tayi tace "Wallahi saina yi ai bakai ake tsoratawa ba.., Ba ko sallama ya shigo yana rawa da'katawa yayi ganin wani uban carɓi a huyan wani tsoho cikin mamaki yace "Kai lafiya me ya kawo ka..?, Malam me turakar yasin yace "Hattara dai yaro ka iya bakin ka ko yanzu in maida maka da bakin ka  huya.., haɗa rai Salim yayi yace "Kai anfaɗa maka wannan kurarin naka zasu tsoratar dani..? wallahi tun huri kwashe wayan nan matattun ƙafafuwan ka kayi gaba ko yanzu in nuna maka zamani , Cikin sauri mom Amina ta ƙara so tace "Na shiga uku Salim kanka ɗaya kuwa kasan wannan wane...?, wallahi iya bakin ka ƙarya maida ka ƙunkuru, taɓe baki yayi yace "Mom ƙunkuru kuma..?, Cikin tabbatar wa tace "Eh, Dariya ya saki yace "Ai shi kansa kunkurune kinga kuwa in kura na maganin zawo tayiwa kanta, Haɗa rai tayi tace "Wallahi salim ka kiyaye ni.., buɗa baki yayi zai magana sai yayi farin gani zabgegen kumurcin muciji Ke saɗaɗowa dai dai da shigowar safna da mom hafsa baƙin ƙofar floor yaja tunga ya tsaya ya fasa kai  cikin tashin hankali mom Amina tace "Malam me turakar yasin tarnaƙi faɗan ibilisai yi mai magana ya bar gunnan, gumine ya wanke fuskar malam ya ciro carɓin huyan sa duk tsayin sa haka ya fara jan Uku uku hurhuɗu ko za'a samai huƙa a huya bazai ce ga abin da yake faɗi ba.... ai ƙafin su ankara tuni ya fara zagaye su duk kuwa faɗin floor haka ya datsi iya gunsu iya tashin hankali yau suna ciki kaf cikin su ba wanda ya tuna da addu'a balle suyi.... Wayyo Allah ashe daman ajalina ke kirana shiyasa da miji ki yazo ya zuɓa min tujara na'kasa tafiya masu iya magana sun ce ƙwaɗayi ma'buɗar wahala ashe zancen zucine ya fito fili be sani ba duk irin tashin hankalin da Salim ke ciki be hana shi sakin wata irin dariya ba yana tausayin kasan yana tausaya masoyi yar sa SAFNA domin ita ko motsi ta kasa..... Allah ya bawa malam sa'ar guduwa da sauri salim ya ruƙo ƙafarsa yace "Yaba malam me turakar yasin ya zaka gudu kai fa har maida mutum kake wata halittar.., A fusace ya buge hannunsa zai ƙwaci kafar sa mucijin nan ya nan'naɗe musa kafa tare da hannun salim kuka salim ya saki ganin rayuwar sa ta zo karshe burin sa be cika ba.. Ganin ya naɗe su salim mom hafsa ta sami damar guduwa aikuwa kamar wasa ji tayi sanyi a kafarta saurin duba ƙasan'ta tayi sai tayi farin gani tace "Wayyi na ga takai na ni hajara, Kuka take we'we kai kace aiko mata akai da  saƙon mahaifinta ya mutu Ashe su safna sun ɓoya a kitchen safna na janyo mom amina ita na janyo ta dan a ganin safna su sunci duniya dan haka ballale a'damu ba dan sun mutu.. A fusace mom aminatou ta fusgota akafin ta ankara ran safna ya ɓaci ta janyo ta tuni tayi zaman daɓaro a ƙasa cikin wani irin raɗaɗi da yaziyar ceta tace "Summa'inna alaina bayyana ya ashafi ya ma'afi tun tanayi a hankali har ta dawo da karfe ai yarda kasan a makarantar allo haka  suka kama... Ganin duk inda ake zaibar gun kowa ya kama yi in yaje gun mutum yana gamawa zai bar gun ya koma na ɗayan da yazo kan malam diriricewa yayi ya kasa ɗan haka tun da ya saita shi yana zaro harshe besan lokacin da ya saki gudawa ba warine ya turnuƙe floor.... Assalamu alaikum ɓat ya ɓata ba muciji ba labarin sa ganin yarda sukai hujuga hujuga kai kace ɓarin mota akai a kansu ga karatu da suke yawa wani abun ya ɓata cikin mamaki BASMA tace "Mom lafiya na gan ku a haka..? wannan wane?, Ba sudena ba saima ci gaba sukai da karatun su Cikin sauri ta juya domin ta kira sitti da su uncle suzo su ga halin da suke ciki... JORDAN yamma likis suka iso Jordan hotel suka kama bedroom da floor cikin gajiya jameel ya ce zauna yace "Wallahi duk na gaji haba wannan  aikin huya yanzu dafa wani zancen yake ba wannan ba.., TAREEK yace "Hmm kai taka me sauki ce., Dariyar da yake ruƙe'wa tun ɗazu ya sami damar amayar da ita cikin zolaya yace "Haba angon mata biyu da balarabiyar Palestine da yar Nigeria, Tsaki yaja ya shige ɗaki cire kayan da yayi ya shiga toilet wanka yayi ya ɗauro alwala fitowa yayi ya buɗe trolley  ɗin sa ya ɗauki kaya mara nauyi yasa ATM cars ɗin sane ya waɗi da sauri ya ɗauka dan siririn tsaki yaja tuna abin da ya faru wayar sa da ta faɗa ruwa ya ɗauko ko kunnuwa batayi balle yayi musu order abinci fitowa floor yayi shaf ya manta da wata abrar hullamai ATM yayi yace "In ka gama lalacinka kayi mana order abinci plate biyu sai limo Ka duba wannan fridge ɗin ko a kwai ruwa kaga ba sai mun siya ba , Cikin zolaya yace "Plate biyu kuma..? nifa wato tun yanzu anga jar fata an fara yi min wariyar launin fata ko, da sauri ya dubi bangon dake pacing ɗin sa  four eyes sukai da ita tausayin tane ya kama shi kauda kansa yayi yace "Harda kaya zaka tawo dashi kamar na wannan yarinyar kayan ta yayi dadti , ɗauka yayi ya zagaye shi ya shiga dakin domin yayi wanka prayermat ya shimfida ya fara sallar magarib ba da ake kira wowa yanzu yunwa ce ta ishi abrar dan haka kuka ta fara ga ciwo da cikin ta.. Wanka jameel ya gama a cikin bedroom ya yi sallar dan haka be ji kukan taba idarwa yayi daidai da idarwar tareek ganin tareek ya idar kawai sai ya fita be tsaya jin ba'asin kukanta ba karamin tsaki yaja ya zauna akan royal chair yace "lafiya me ke damun ki?, haushi ne ya kama shi tunawa da yayi bata jin hausa balle turanci alama yayi mata da tazo aikuwa yawa jira take ta fara ɗingisa kafarta ta ƙaraso zama tayi a kasa ta nuna mai cikin ta fahimta yayi kamar ciwo yake mata ganin irin dadtin jikin ta ya ruke mata hannu ta tashi har toilet ya kai ta ya hada mata ruwan wanka ya fito Zama yayi kunna tv ya fara kallo ihunta yaji da sauri ya shiga sabulu ne ya shigar mata ido daman bata iya wanka ba k'arasawa gunta yayi ya wanke mata fuska ganin ko cuda jikin ta batayi ba ya fara yi mata wanka tun da yake betaɓa jin yanayin da yaji yau ba sakamakon arba dayi da matasan Breast ɗin ta yawa an kafe hannun sa ya kasa ɗauke wa be yi zaton cewa wannan abun zai dau hankalin sa ba sosan wankan ne ya zame wani irin dadi yaji lokacin da ya ɗora hannu a kansu a hankali ya fara matsawa kuka tasa saboda zafin da ya ziyar ceta.....✍️ *DESTINY LOVE* Arewa books@Oumyasmeen Watt pad@ Aminaoumyasmeen                 Perfectly pen's *Ina godiya my fans kodai ku ƙara hakuri dani wallahi bana jin dadin ƙorafin da kuke min wallahi bako yaush nake samin damar typing ba ga makaranta ga hidimar gida* *Ban yarda amai damin shi document ba ko audio in kune yaji jiki ya tsira* Episode 51-52 ture hannunsa tayi taja baya tana kuka sosai gun kemata zafi daƙyar ya iya tashi ya fita daga toilet zama yayi ya zuba tagumi idanuwansa sun kaɗa sunyi ja lips ɗin sa na kasa ya ciza shikkenan yarinyar nan ta ɓallo mai ruwa da sauri ya tashi ya buɗe trolley bag yafara dubawa ko ya tawo da maganin sa hamdalah yayi sakamaƙon ganin sa da yayi... ɗauka yayi da sauri ya buɗe fridge ya ɗauko ruwa ya watsa abakin sa shan ruwan ya shiga yi ba kakkautawa... Ajiye ledar hannunsa yayi ya shigo cikin mamaki yake kallon tareek da sauri ya ɗurƙusa ya ɗauki kwalin maganin da ya yar yace "TAREEK wai yau she zaka san wannan abun yana da illa wallahi tun yana yi maka aiki wataran bazai maka ba kai ba  likita ba bakomai ba ka tashi kana shan magani ina cewa yanzu ka huce gun mata har biyu ko wannan da kake rainata zaka iya rage zafi da ita?, Banza yayi mai be tsaya tattara kayan da ya fito da su ba yasa kai zai fita dai dai fitowar abrar ɗaure da towel sai kuka take chak ya tsaya wani abune ya tokare mai ƙahon zuciya shide yasan ba kishinta yake ba amma ai ta bari jameel ya fita sannan ta fito ya tsani kuka a rayuwarsa musamman na mace tsawa ya daka mata dariyar jameel ce ta subɓoce mai tun yanzu yafara kishin ta kana kallon kwayar idanuwansa zaka ga zallar so amma ya fake da tausayin ta yake ji kuka ta ƙara fashewa dashi a fusace ya juyo kan jameel yace "Kai kuma lafiya ka ke wannan dariyar harda ruƙe ciki ..? ina kayan da nace ka siyo?, da hannu yayi mai nuni domin bazai iya yimai magana ba tsaki yaja ya fita shima binsa yayi ledar kayan ya buɗe riga da wando ne har guda uku cikin sauri ya dubi jameel yace "Jameel ƙarfa kafara samin zargi a zuciya ta anya kuwa..?  tsakani da Allah karasa kayan da zaka ɗauko sai riga armless da three-quarter har guda uku yawa muna garin arna, zama jameel yayi ya fara fiddo da take away yace "Ai gani nai ku masu auran nan kunfi son irin kayan nan balle kai uban jaraba daga kallon yarinya har da shan pill, kasa magana yayi dan haka yabar  gun komawa dakin yayi samun tayayi har ta fara rawar sanyi jikin ta zafi raɗo da sauri ya ƙarasa gun jikin ta ya taɓa yaji zafi raɗau saurin rungume shi tayi tana kuka lallashin ta ya fara luf tayi yawa tana jin me yake faɗi abinci ya fara bata abaki amsa ta fara yi tana ci bayan ya gama bata ya miƙa mata kaya ba musu ya ta amsa fita tasa yayi domin gudun abin kunya... SITTI POV Bugu take yawa zata fasa kofar a fusace sitti ta fito ta buɗe tace "Ke basma lafiya wannan wane irin bugu ne yawa zaki karya min kofa?, kama kugu tayi tace "Sitti ina fa lafiya ga su mom amina ce suna karatu, cikin rashin fahimta tace "Karatu kuma..?, Wahalallan numfashi ta  sauke yawa tayi tsare tace "Sitti lamarin gidan sai addu'a wallahi gasu nan dai kizo ki gansu, cikin sauri ta bita basma tsayawa tayi ganin uncle Nasir zai shiga mota cikin sauri tace "Sitti ina zuwa ya kamata mu tafi da namiji domin a san yarda za ai da su nifa ina ganin aljanu suka tada, Cikin yanayin tashin hankali amma sai ta danne domin Allah yayi mata ƙi faɗi tace "Ke bana son shashancin banza wanne irin aljanu kuma nayi ma dana sanin biyo ki wallahi naman ta ke jule juice ce abin jikawa asha a ruwa .., banza tayi mata ta ƙara gaba cikin sauri ta ƙarasa tace "Uncle nasir wallahi ga su mom nan ba lafiya kazo, da katawa yayi cikin yanayin mamaki yace "Wacce irin rashin lafiya..?, A gajarce tace "Aljanu mana, da sauri ta ƙarasa gun ya mudassir tace "Dan Allah aka zo su mom ba lafiya, juyowa yayi cikin i don care yace "Kar inje inga ba daidai ba fa, Wallahi gaskiya nake faɗa maka tawo wa yayi suka fara tafiya har main floor curko curko sukai ganin hannun malam da salim a sarke da juna suna kuka mom hafsa da safna sunyi hujiga juhujiga kai kace ɓarin mota akai mu a kai can ga mom amina ruƙe da ƙafa tana kuka tsorone ya kama sitti ta ja da baya dan kar a zarge ta tana jintsoro tace "Nasir mudassir Ku ƙarasa kuyi musu ruƙiya ke basma jiki shashin mazan gidan nan ki kirawo su mannir wannan daga gani yar mero ce a kansu, Dariya basma tayi tace "Haba sitti karfe 6:34 pm fa yanzu basu dawo ba kinsan wani ma sai 11:00 yake dawowa balle yau ana buga ball, Shiru tayi can tace "Kinga da wannan yaron yana nan me suffar samudawa daya zo domin shi kansa aljanine, Haushi ne ya turnuƙr uncle sai kuma ya danne domin yason halin sitti bata da dama yace "Sitti  wa..?, Harara ta zabga mai tace "Tareek mana kaf gidan nan wane me suffar aljanu sama dashi, banza yayi mata ya ƙarasa gun su salim ruƙe salim yayi duk ya fita daga hayyacin sa cewa yake "Summa inna isimi sim sim dan Allah akar kuyi sama dani wayyo Allah mom zasu tafi dani wallahi bana son mutuwa, Tsawa uncle ya daka mai yace "Wannan wanne irin shashanci ne, Kama bakin sa yayi yace "Toto to nayi shiru kalas inji larabawa , zama yayi ganin kamar sun dawo hayyacin su yace "Me ya faru..?, nan mom amina ta kwashe komai ta faɗi dariya mudassir da basma keyi malam yayi huƙi huki mom hafsa kuwa haushi ne ya kamata ganin ɗanta yana dariya tace "jibe ka yawa wani mutumin kirki shashasha kawai bar nan gun, shiru yayi ya juya ya fita basma bin bayan sa tayi haka uncle salim kuwa kunya ce ta kama shi da ya tuna abin da ya aikata mom amina ta sami targaɗe malma kar kaɗa rigarsa yayi ya cika ta da iska domin yau yaga bala'i har abada shi da gidan nan safna ma tashi tayi ta bar gidan baki daya  baza ƙars dawowa gidan nan ba Misalin karfe 9:30 abba ya shigo shashin sitti har ƙasa ya ɗurkusa ya gaishe da ita amsawa tayi fuska a turɓune tace "Yanzu abdulnur abin da danka yayi ya kyauta kenan yau tsahun sati biyu bashi ba labarin sa yabar min jika da auransa akan ta, Ƙasa yayi da idonsa yace "Sitti insha Allahu zai dawo dazu muke maganar sa da nasir, fyace majina tayi tace "Abubuwan da suke faruwa a gidan nan sun fara isata, cire hular kansa yayi yace "Sitti dan Allah ki faɗamin inda nanne take ko takardar da tabari ki nuna mana wallahi a yanzu ita kaɗece shedata ta biyu bayan alhaji Allah aya jikan sa akwai wani abu daba ku sani ba wallahi halastatcan ɗane na sunna akwai kulli fa  a gaba wannan takarda ta take hannunki ita ce warwarowar matsalar mu  ita ce mabuɗar kullin nan sai bayan abin nan ya faru na saketa amma.., Cikin tashin hankali tace "Kar ka faɗan zancen bazan labarin da ka bamu shine na gaskiya ba wannan ba ko jikina duk  kunnuwa ne bazan yarda da wannan zance ba nanne kuma bana fatan nasan ida take wato kaga ya girma yana gudun ka saboda ka bata mai usuli da tushe, Cije leɓinsa na kasa yayi ya saki wani murmushi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace "Wallahi duk lokacin da nanne ta bayyana komai zai bayyana za'a san cewa shi ɗan...., da katawa yayi domin ganin hulgawar mutum tashi yayi yace "Sai da safe, ciki ciki tace "Allah ya tash mu lafiya, Amin yace zuciyarsa a na tubka da warwara dole ya tsanan ta binkice wata kilama tana garin nan to amma ai tace baza ta barshi ya zauna lafiya ba ko dai ta mutu ne bashi da me bashi amsa SHATTIMA BABA GANA Yau aikin kwana take ganin karfe goma saura ta koma office ɗinta kujera ta ja ta zauna karar shigowar message taji da tayi banza dashi amma sai ta duba saƙone kamar haka _Assalam alaikum partner duk inda nake kina rai na nasan cewa nice komai ya faru nice sanadi ki yafe min amma har yanzu ina lula da amanar ki daga senior prefect hostel A_ Wayar ce ta waɗi tayi tara tsatsa zaro ido tayi hawaye na zuba kai kaice an buɗe fanfo sulalewa tayi a ƙasa ta rushe da kuka wannan wacce irin ƙaddara ce a haka sister maryam ta tarar da ita cikin sauri tace "Subbahalallahi sister lafiya me ya faru wani ne ya mutu, girgiza kai ta shiga yi miƙewa tayi sister maryam ta temaka mata ta tashi jakar ta ta ɗauka da wayarta cikin sauri tace "Ina zaki..?, cikin sarkewar numfashi tace "Gida, girgiza kai tayi tace "Gaskiya bazaki tafi ba ahalin da kike bara in kai ki, jingina tayi da jikin bango fita sister maryam tayi domin dauko key ta manta da tana da mota ganin ta fita da sauri ta fito ko rufe kofar batayi ba wajan da tayi parking ta nufa ta dauki motar ta data da sauri sister ta kara so gun domin ta tambayi sayyada cleaner tace bama ta fita daidai da tashin motar ta a guje ta fita gware tayi da wata mota chak motar ta tsaya yayin da jama'a suka taru a kanta.....✍️ *_yanzu fa taken wasan ya fara ko dai ku biyo ni wai wace take wannan saƙon 🤔_* DESTINY LOVE*       Daga alƙalamin               Oumyasmeen Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen                         Perfectly pen's ✊ Wannan page nakine MATAR DEAR da FATEEMAH ISAH MUHAMMAD Facebook my fan ina godiya sosai da irin son da kike nunawa destiny wanna page naki ne *🗣️🗣️👉️mutane kuji tsoran Allan wai sai mutum yayi maka magan zai siyi littafin ka ba network ka bashi sai yayi blocking number ka wai yanzu haram ita take gudu ana binta duk wanda yaci min kuɗi na wannan a zaune take zai bani ranar da bashi da shi* *Duk meson binta yar jagaliya 300 complete yayi min magana ko muzu ba mu gani 200 Kin cuce ni 300* In mutun zai siyi dukka akwao discount na 100 700 Account number Amina alhasan Muhammad Opay *8141785374* Ko Moneypoints Amina alhasan Muhammad 9061890481 A toro da shedar biya ta 09061890481    Episode 53-54 Kowa nagun ya shiga tashin hankali duba da abin da ya faru amma cikin hukuncin Allah ko kwarzane batayi ba sai motar ta data lutsai a kan wani bench ta zauna wayarta ta ɗauko a jaka ta lalubo number Aziz bugu daya ya ɗauka cikin sanyin murya wacce ta ɓoye damuwarta tace "Aziz ina waje wajan sabon titi kazo ka ɗauke ni, Daga daya ɓagaran yace "To, Sauri tayi ta katsai tasan zai iya tambayar ta godiya ta yiwa mutanan ganin ba wata matsala kowa ya watsai NUCY  HASSAN JEGA Former governor POV Cikin sauri take shiryawa hibbah ce ta shigo kallon mamaki takewa NUCY ganin irin sauri da take hakurin tane ya ƙare stool ta janyo ta zauna tace "NUCY ina zuwa.?, fari tayi da idanuwanta tace "Party, tun daga sama harƙasa take kallonta NUCY badai sheɗanci ba wata iriyar fitted gown ce a jikin ta tawani swiss lace amy colour da adon flowers dark purple sai ka rantsai a jikin ta aka ɗinga ko kuma gum aka manna mata duban tamfatsaitsan agogon dake manne a bangon bedroom ɗin su tace "NUCY 6:30 fa , juya kyawawan idanuwan ta tayi ta dafe kanta da yaci kitson attachment har gadon baya tace "Ya Allah hibbah to ai tare da TAFIDA zamu, Idanuwantane suka kawo ruwa ta matso kusa da NUCY dafata tayi Hannunta NUCY ta ture domin tasan abin da take nufi kasa tayi da muryar ta tace "Sweetheart bazan dade ba zandawo bani minute 39 kacal zan dawo, Mai da hannunta tayi kan kirjinta tana shafawa marai raice murya tayi tamkar wata marainiya tace "Please ko sau daya ne ki barni inyi...., taja karshen maganar Zaunar da ita  tayi cikin sigar lallashi tace "Haba hibbah kalli fa kiga na shirya me zan baki wallahi na gaji ke bakya gajiya, Hannu tasa ta zuge zip ɗin rigar ta sai ga kyawawan cikiar kun breast ɗin ta acikin bra.... Ja da baya tayi tace "Kai hibbah yanzu saikin ɓatan lokaci ba, Janyo wa tayi ta marairaice murya tace "Please....., ganin tayi shiru alamal ta yarda fito dasu tayi ta fara sha kai kaice yarinya ce a cinyar uwar...ta ganin ta fara amsar saƙo cikin ƙwarewa ta zame mata riga tunɓur sukai  haihuwar uwar s....... mai da kanta tayi gabanta aikata masha'arsu suka shiga yi har suka biyawa kansu buƙata  Wayar ta ta ce tayi ringing da sauri ta ture kan hibba dake gaban ta mai da kanta tayi a haka ta ɗauki wayar ta ɗaga tace "Heelloooo...., tsaki yaja domin yasan ta tsuniyar gizo bata huce ƙoki yace "Da hallacan ki fito ina waje dan ga daguss ɗinki shida wayan nan security's ɗinsa mara imani amma kinna ɓatan lokaci, Wani numfashi ta saki lokacin da hibba take mata wasa da harshe a gabanta tace "Wassssshhh ina zuwa yanzu, kashe wayar yayi da kyar ta iya ture hibba ta tashi yawa wata gawa ta kwanta tayi lamo cikin sauri take sa kayanta ko wanka bata tsaya yiba tace "Hibba na tafi sai ki kira wata ta taya ki kwana domin bazan dawo ba, ɗago kanta tayi tace "Please karamin sabuwar yar aikin nan, Da sauri ta tsaya har tasa hannunta a kan handel ɗin kofar ɗakin tace "Hibba meke damun ki ..?asiri kike so ki tona mana abin naki ya huce kan nawaje har cikin gida.., cije lips ɗinta na ƙasa tayi tace "Please dan Allah kiramin ita ba abin da kike tunani bane kawai wanke min toilet za tayi koma mene ai daddy ne yaja mana ya bar mu muyi aure mana yace sai munyi boko, Da ta gama jinta ta fita wani uban hill tasa tafiya take ɗai dai duk inda ta taka sai kaji sautin kwass kwass  har tazo zata shige shashin yan aiki sai kuma ta shiga domin tana kaunar yar uwarta Knocking tafara ganin zata ɓatawa kanta lokaci ta tura kai samin yarinyar tayi tayi daidai a kan mattress tana sharar bacci cikin ɗaga murya ta daka mata tsawa Firgita ta tashi tana raba ido kanta ta fara sosawa tace "Hajiaya me za ai miki..?, Kallon ta take tun daga sama har kasa take kallon ta yarinya ce ƙarama dan ba zata huce sixteen years ba da alama yanzu ta fara irgar dangi haushin hibbah ne ya kamata tace "Keje bedroom ɗin mu hibba na kiran ki, Tana fadar haka ta juya ta fita cikin sauri saude ta tashi ta fita domin tason halin fadan su gidan shiru da alama me gidan tana shashinta sai kai tafiya me dan nisa sannan zaka ga shashin matar gidan haka tsakanin ta dana ya'yan ta kowa harkar gaban sa yake Allah ya kyauta inji yan gidan radiyo aikuwa dole tarbiya ta lalace Gaban wani babban apartment ta tsaya ganin kofar a bude ta shiga masha Allah daga gani an kashe dukiya ba kowa a madaidaicin floor dan haka kai taye bedroom ɗin su ta nufa a buɗe ta gansa... Turawa tayi ta shiga bakin ta ɗauke da sallama duk da tasan balalle ta amsa ba in suka ga talaka yawa sunga kashi haka daɓi'ar yan gidan take mutum ɗaya zeenatu ke bata labari shi kuma har yau bata taɓa haɗuwa da shi  da alama bayama garin tunda ko sau daya be taɓa zuwa ko dan yaga iyayen sa ba ɗago kai hibba tayi tana kwnace sai blanket da taja haɗe ranta tayi tace "Jeki ki wanken toilet , Sum sum ta shige toilet...... **** Flash back zuba ta gumi tayi har Aziz yazo bata san ya zo ba kura mata ido yayi cikin tsananin bugawar zuciya yace "Ummi ... Me ya faru na ganki a nan ?, Ɗagowa tayi ta  tatashi tace "Aziz nan ba gun tambaya bane muje gida, Ba yarda ya iya haka ya buɗe motarsa ya shiga wayar sa ya ɗauko domin kiran bakanike bugu daya ya ɗauka da yake bashi da nisa daga inda suke nan da nan ya zo ya ɗauki motar ta su kuma suka huce gida yana parking ta fito har tana harɗewa a bubuwa sunwa kwakwalwar ta yawa gobe dole ta ziyarci gidan su ko za'a san inda take me yasa ta ɓoya bayan tasan ɓoyan tana tashin hankali ga rayuwarta nur kade ta tarar a floor ta dama costom tana sha bowl ɗin hannunta ta ajiye ganin ummi ta taso da gudu ta rungume ta tace "Ummi yau kuma da huri haka ba aikin kwana kike ba..?, rungume yarinyar tata tayi sanyin idaniyar ta tace "Ehwllh nur , cikin farin ciki tace "To Barka da dawo wa addah ya kura tazo, jimm tayi ta dubi yar tata tace "Tana ina...?, tsaki nur taja tace "Ta gama fadan ta wai wallahi baba maza ya rako duniya ya tsa kina juyash...., bata ƙarasa ba ummi ta ɗaga mata hannu tace "Nur shikkenan nagane, Ummi juyawa tayi tace "Na'am aisar, zama yayi a daya daga cikin royal sofa yace "Ummi yunwa nake ji bazab iya cin abincin wannan yarinyar ba , dariya tayi ganin nur ta kwaɓe fuska yawa anmata bushara yau zata mutu tace "Aikuwa auta a bagen girki zata iya karawa da kowa, Aziz ne ya shigo yace "Uhmm uhmm ummi yaufa abin yafi na kullum, zaro ido tayi tace Uhmm nidai komai auta ta dafa zanci, ganin baba yana saukowa da gudu taje gunsa tasa kuka ƙarasowa yayi ya ruƙe mata hannu yace "Yi shiru wa ya taɓan yar gaban goshina...?, Azizi yace "Baba abinci ta kwaɓa mana, har suna haɗa baki da aisar.... ummi tace "Wai shi abincin bashi da suna ne..? Kuna faɗi nasan wanda ta iya da wanda bata iya ba zan gane ku, aisar yace "Biski na mutan barno, Pillow cases baba ya ɗauka ya cilla musu yace "Abincin garin namu kuke kushewa ko tab yau ni da kune wato kunzama hausawa ko tab yau dole mu koma tushen mu, dariya sukai suka shiga shashin su kowanne ya shiga bedroom ɗin sa. nur ma dakin ta ta shiga ummi tafiya tayi tayi wanka tazo ta kwashi girki..... KING Of JOURNALISTS MUHAMMAD TAREEK Duk girman gadon bazai iya kwanciya da ita ba dan haka akwai wata kujera akan tayace ta kwanta da yake ciki yake da jameel be ƙara fitowa floor ba addu'a yayi ya kwanta ya kashe fitilah tsorene ya kama abrar daƙin yayi duhu kuka ta fara tun tanayi a hankali har ta ƙara sauti cikin bacci yaji wannan kukan nata ransa ne ta ɓaci ya tashi kunna fila yayi cak ta saboda mugun kallon da yayi mata kwafa yayi komawa ta yi ta kwanta domin yanzu wani bugun tsoronsa take ji Saboda abin da ya faru a toilet har yanzu zafi gun ke mata Kashe fitilah yayi ya kwanta karfe hudu ya tashi nafilah yayi har aka kira sallar asuba tashin ta ya fara yi Kwanciya ta gyara kura mata ido yayi duk inda me kyau takai to abrar ta kai duba da irin jinsin da ta fito saurin kauda idonsa yayi sakamaƙon ƙirjinta da saman sa ya fito gun yayi ja ga shatin hannunsa rada rada a jikinta... Ganin lokaci yana kurewa bata tashi ba ya fito har jameel ya ɗauro alwalah a toilet ɗin floor yace "A'a ango har an fito ya kwanan amarya  yice ko anbimin kwanwa a hankali dan najin kukan ta jiy........., Ran tareek ne ya ɓaci yace "Wallahi jameel ka kiyaye ni, ruƙo hannunsa yayi yace "Calm down big brother wallahi naji me kai mata, Ahassale yace "Uwar...k nayi mata, kama baki yayi yace "Wow yau tareek da zagi muje, haka suka tafi jan tareek ya ɗin gayi da hira yana basar dashi masallaci suka shiga sai karfe 7:30 suka fito kai tsaye Restaurant suka shiga inda sukai order abinci har sun fito kamar ance tareek juya mutumin da yayi shekara da shekaru yana nema ya gani tsohon me lefi amma kash har ya hau mota ya tafi number motar ya ruƙe Domin hatsarine babba ya bi bayansa duba da irin ƙasar da suke akwai tsaro Jameel yace "Lafiya tareek naga kana kallon waccan motar..?, hmmm bakomai mu tafi domin tareek besan yana aiki da D.A.S.S ba  shiyasa ma wayan nan sujojin Isra'ila suka so kashe shi daga nan suka biya wani phone centre suka siyi waya sai 8:30 suka dawo hotel ɗin lokacin Abrar taci kuka ta gaji suna buɗe ƙofa ta rungume jameel tasa kuka ran tareel ne ya ɓaci idanuwansa sunyi ja yawa garwashi janyota yayi ya kifa mata mar......✍️ *DESTINY LOVE*           Daga alƙalamin               *Oumyasmeen* Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen                         Perfectly pen's ✊ KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊ ABRAR=me tsoran Allah Episode 55 TARÉÉK POV Sai dai me yawa an ruƙe hannunsa ya kasa dukanta ita kuwa tuni ta firgita ya fashe da wani irin marayan kuka zama jameel yayi  be cewa tareek kala ba domin yana iya hango hutar kishi dake ruruwa a idanuwansa gwara inya huce yayi mai magana... Shiga bedroom yayi wanka yayi tunani duk ya cin kunshe me zuciya gwara ya koma gida ko zai sami salama a zuciyar sa har ya fito be dena tunani ba shirya wa yayi cikin White t-shirt da blue jeans  sai ƙamshi yake zubawa wayar da ya siyo ya shiga sai ta mahimman abubuwa sa Jameel ne ya shigo yace "Malam kabar fa yarinya na jin yunwa, ɗagowa yayi yace "Bata take away ɗaya taci, Juyawa yayi ya koma floor leda ɗaya ya ɗauko ya kawo ya kawo gaban ta ya buɗe mata tausayin ta ya kama shi me lallashi take buƙata gashi Allah ya haɗata da miskilin miji bata yi mai  musu ta amsa domin itama yunwa take ji komawa yayi ya zauna tamkar me koyan cin abinci haka ta fara tsakurar sa bawai dan be dadi ba sai dai wannan ba cimar ta bace cimar garin Jordan dan ce kaɗan taci ta barsa yago tissue tayi  ta goge hannunta  ta ɗauki lemo ɗaya ta fara sha ko rabi bata sha ba taji fitsari ajiye wa tayi ta shiga bedroom ɗin da tareek yake ta shiga Samunsa tayi yana kwance yana latsai latsan waya idanuwanta ne ya ciko da kwallah cikin sanyi murya tamkar ana busa sarewa tace "Abbu Abbu ta nuna mai hanyar toilet, ɗagowa yayi ya zuɓa mata ido bece mata komai ba ƙasa tayi danata idon dan bazata iya kallan sa ba ta fara wasa da hannunta haushi ne ya ishi tareek abu kaɗan kuka yawa me takaba bawai ya fahimci me take nufi a'a kawai shigar da ita zai komai ma zata yi tayi wannan shagwaɓar da sangarta ta ishe shi.... ajiye wayar yayi ya sauko daga luxury bed ɗin ya kama hannunta har toilet yawa me ciwon baki yace "Taking care  taking, a wannan karan taji me yace dan haka ta ɗaga mai kai tayi har wanka zatayi To bayan ta fito tasa kaya duk yana dakin saidai hankalin sa ya kanta lokaci zuwa lokaci yakan ɗago ya kalle ta gamawa yayi ya fara haɗa kayansu dake komai yayi mata ta internet yau sai Nigeria ƙasar mu ta gado garin shugaba jagaba Fitowa yayi tana biye dashi jameel ma ya shirya kullo dakin jameel yayi sukai kaiwa me kula da dakuna Tesxi suka hau har airport ta kai su bincikar kayansu akai da vizar su basu sami wata matsala ba suka shiga jirgi Wajan tareek da abrar ɗaya jameel na bayan su baccine yayi a won gaba da ita   a jikin tareek ta kwanta magazine ya ɗauka ya fara karantawa har Allah ya kawo su kano suka sauka a AMINU KANO NTERNATIONAL AIRPORT checking kayan su akai bare idanuwa abrar tayi tana kallon ikon Allah ruƙe tareek gam tayi tsoron wayan nan bakaƙen mutanan take  Tun ɗazu wanda zai ɗauke su yazo dan gaka ana gama binciken su suka shiga Mota yau sai gidan BN NADER GADAN ƘAYA J.R.A Juyowa driving yayi yana kallon abrar mamakine fal a zuciyar sa ko ina wayan nan mutanen suka samo wannan yarinya..? lalle yau a kwai tashin hankali a gidan nan dama basa rabo dashi to gawa ni nan ya rakito musu sabo fil ganin ba me bashi amsa ya mai da hankalin da kan titi har suka iso horn yayi me gadi ya buɗe parking yayi fitowa sukai Kallon ko ina abrar take yawa wacce ta warke daga cutar makanta jameel ne ya dube SA yace "TAREEK wanne bayani za kaiwa su abbie naga ko a jikin ka ?, Haɗe girar sama data ƙasa yayi yace "Wanne bayani kuma..? akan me ..? zan musu bayani.., murmushi jameel yayi daman yasan za arina shashin aunty Ayesha suka nufa cikin tana zaune a floor da sauri ta tashi jin sallamar su tace "sannun ku da zowa na neme ku har na gaji bata lura da yarinyar dake hannun tareek ba , Hmm kawai jameel yace domin sun ga mutuwa ido da ido zama jameel yayi tareek ya shigo hannunsa ruƙe da na abrar yawa wata doluwa ta saki baki tana kallon sa kasa haƙura tayi yana zama tace "Tareek wace wannan....?, gyara zama yayi yace "Ga a jiyarta zan miki bayani, Yana fadar haka ya tashi har ya fara tafiya ya tsaya yace "Duk abin da take buƙata ki faɗamin in baki kuɗi ki siyo, daman tasan za'arina shi mutum ne da ba'a sanin cikin sa ba kuma yason shishshigi da shigar mai rayuwa tace "Okay ya sunan ta...?, fita yayi yayin da jameel ya bishi be bata amsa ba Kafin ta ankara abrar ta fita tana kuka ta bisu tana Abbu Abbu Abbu da sauri Aunty Ayesha ta bita amma ina gudu take bata luraba ta bige sitti ruƙota sitti tayi chak jameel ya tsaya banda tareek dama ranta a ɓace yake da tafiyar su yan zun nan hafsa ta sanar mata da dawo war su shine ta zo ta wanke su tas sai ga abin da ta ci karo da shi janyota tayi ta sharara mata mari ta dubi jameel tace "Kai ina ɗayan takadirin yake  wannan kuma a ina ku ka samota....?, Sosa ƙƴeya jameel yayi yace "Uhmm sitti kenan , hassala zuciyarta tayi ganin suna shirin raina mata hankali  shi dayan ya gudu shi kuma ga amsar da ya bata maida kallon ta gun Aunty Ayesha tayi tace "ke ina kika samu wannan tana zaune a gidan nan ban sani ba ...?, gaban aunty Ayesha ne ya tsananta bugu tasan tujarar sitti bata ƙarewa bakinta narawa tace "Nima yanzun nan tareek ya ban amanarta, Ihu sitti tasa sakamakon cizo da abrar ta gartsa mata ta zuba a guje ta bi inda taga sunyi sitti tace "Innalillahi shikkenan tareek ya dawo mana da jikar aljanu da mayu irin wannan kyau haka to wallahi ba zata saɓo ba ke Aishatou kiramin kowa na gidan nan ya zo babban flooe dole yau wannan aljanar ta barmin gida , Jikin Ayesha be yayi sanyi tace "To , Kallon sama da kasa sitti take mata tace "Lafiya kike gyaɗa kai yawa wata gaɗangaruwa ko bazaki bane...? ni inje, girgiza kai Ayesha tayi tace "Zani sitti, harara sitti ta bita dashi tace "Wallahi yau tareek sai ya san faɗa dani ba daɗi ba ya rainani ba.. Besan ni baƙar fura bace faɗan ibilisai dole yau safna ta tareek a shashinsa ni anya kuwa ba yarsa ce wannan ba kai biri yayi kama da mutum ya zauna yaƙi aure to wallahi bazan yarda shege ya kara zamar mi a gida ba , Inteesar ce ta zo hucewa turus tayi ganin sitti na zuba tujara tace "A'a sitti lafiya kike magana ke kaɗai...?, da sauri ta ɗago yace "Yar nan zancen zucine ya fito fili yau ran kowa na cikin gidan nan sai ya ɓaci, Taɓe baki inteesar tayi tace "Me ya faru sitti..?gutsuramin kafin a fara faɗan ibilisan da naji kina magana..., Sarai sitti tasan inteesar ba kunya ce da itaba yanzunan zata mai da ita abokiyar wasan ta ita kuma ta tsani raini tace "Uwarki ce , Zaro ido tayi tace "Sitti nayi nan da alama kenan aljanun gidan nan sun fara taɓa ki , Wani uban ashar ta bulmulu tace "Ke inteesar wallahi kike yaye ni wanne aljani aini naci dubu sai ce to , Zaro Ido inteesar tayi tace "Wallahi sitti yi shiru kar yau su hanaki bacci Ni dai nayi nan tayi gaba, Tsorone ya kama sitti domin bata manta buga kanta da suka dinga yiba da ta shiga toilet aikuwa itama bara tayi wa kanta kiyamul laili floor ta takoma ta harɗe kafa ɗaya kan ɗaya dan wallahi yau me rabata da tareek sai Allah .. 💨💨💨 Flash back Ji yayi an rungume shi  kuka take juyowa yayi ya rage tsayin sa ya kura mata ido ga shatin hannun sitti a fuskarta raɗa raɗa abin ka da farar fata hannu yasa ya share mata hawaye ya ruƙe hannunta suka fara tafiya har shashinsa buɗewa yayi ya shiga Jameel ma shigowa yayi ya tsaya a bakin kofa yace "Tareek ni na tafi gida yanzun nan hibbah ta kirani hajiya ba lafiya, Juyawa yayi yace "Okay Allah ya bata lafiya, Amin yace ya fita komawa yayi ya rufo kofar sa abrar kuwa zama tayi har bacci ya fara ɗaukanta iya gajiya ta gaji jingina yayi da jikin kofa " baya tsoran sitti saboda in da sabo ya saba amma fa mahaifinsa shi zata tusa a gaba da tujarar ta bakuma ya tsoron kowa yasan abrar matarsa ce amma me ai tayi ƙanƙanta da ace babba ce ko dan ya baƙantawa sitti zai zauna da ita suyi zaman aure amma wannan fa da ko kanta bata gama sani ba tabbas yana buƙatar mace amma bashi da ra'ayin tara mata har hudu ga safna matar shige ga abrar wacce ƙaddara ta haɗasu ko me sitti za tayi ba zai taɓa rayuwar aure da safna ba yana kƴamatar zina yana ƙin meyinta alkawari yayi saidai su gaji sunemi saki amma bazai taɓa hada shinfiɗa da itaba.... tsaki yaja lokacin da yakalli a gogo ya ɓata lokaci yana tunani a gurguje ya  shiga bedroom ɗinsa ya cire kaya ya shiga toilet wanka yayi ya ɓata lokaci yawa wata mace fitowa yayi ɗaure da towel ga wani a hannunsa yana tsane kansa besan da ta shigo bedroom ɗin ba ya zame towel ɗin dake ɗaure a ƙugunsa wata irin yar ƙara abrar ta saki da sauri ya maida   towel ɗin idonsa ne ya kaɗ'a yayi ja yanzu yarinyar nan zata raina shi ta gansa ba kaya  Tsawa ya daka mata ya nuna mata kofar fita da sauri ta fita har tana tuntuɓe Cikin sauri ya shirya cikin T-shirt red colour an yi rubutu da baƙi ansa Gucci... tuni ta haskaka farar fatar sa jeans yasa black colour expensive spray ya ɗauko ya  feshe jikin sa  agogo ya ɗauko Rolex ya ɗaura Ji yowa yayi ana buga kofar sa yawa ba gobe da  saurin fitowa yayi ya buɗe kallo ɗaya yayiwa salim ya nutsu yace "Kazo abbie na kiranka yana floor sitti, juyawa yayi batare da yace me komai ba ya kulle kofar tsaki salim yaja yaso ace yaga wacce sitti take cewa ya kawo ashe shima ya kawo mata me fuska biyu sai ya nuna shima na Allah ne ko da yake dan zina yaƙi zina.... Yana rufe kofar ya nufi wata glasses door zogeta yayi sai ga takalma jere sunfi hamsin ɗauko wani slippers yayi Black colour da yarin ja yasa kallon ta yayi ta haɗa kai da gwuiwa ba abin da yaki jini irin kuka da zata gane da ta dena gashi bajin hausa take ba balle yayi mata gunta ya je ya ruƙo hannunta domin in ya barta zata kara wani kukan ne ta rikita mai lissafi ya kullo shashin sa sai da sukai tafiya me nisa tukun na ya isa shashin sitti baƙin sa ɗauke da sallama ya shiga kowa na zaune duk wanda ya ke kwana a cikin estate ɗin ya hallara agun duk sun zauna ita shugaba tana tsakiya ransane ya ɓaci shiga yayi ya zauna a ɗaya daga cikin Luxury royel chairs ɗin dake tabkeken floor ƙasa yayi da kansa kowa kallo yabi abrar da shi mamakine ya kusan kar mom amina  ina ya samo wannan balarabiyar tab a kwai kura haka ta ayyana a ranta sitti ce zuciyar ta takai har huya tace "Kai rasa kunya ɓeran tanka kowa kai yake jira ina kasamo wannan aljanar me idon mage, ido huɗu sukai da abrar ƙara rukunkume tareek tayi domin tsoran matar ya shigeta haɗe rai yayi abbie da shi ma yake son sanin ko wa wace wannan duk da yayi shedar ɗan nasa bazai taɓa aikata abin da sitti take faɗi ba yace "Tareek ina ka samo wannan ba ce min kayi ba aiki aka tura ku to ya akai ka dawo da yarinyar nan ....?, Safna ce ta shigo yawa an hankaɗo ta wani irin kallon tsana take jifan abrar da shi tamkar dirar miƙiya kamar an ɗiga mata dalma a zuciyar ta da kunnan ta numfashin ta yake kai kawo bata da cutar asma amma a yau fa ta kamu da cutar saboda da numfashin ta dake sama da ƙasa ga bugun zuciya jiiiyi yace......✍️ *_🤔tab akwai kurafa me zai faru gaba to nidai ba ruwana ku yayyafawa safna ruwa 🤗 nayi nan🚵_* *DESTINY LOVE* Daga alƙalamin *Oumyasmeen* Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen Perfectly pen's ✊ KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊ Duk meson ci gaba ya shiga link ɗin nan ku yi following ɗina domin samun ci gaba da zarar na ɗora ku danna min VOTE ngd https://www.wattpad.com/1466636040?utm_medium=link&utm_content=share_published&utm_source=android Episode 56-57 ƙasa yayi da kansa yace "Mata tace basu labarin abin da ya faru yayi Tuni gun suka ɗauki salati ban da safna da ta zube basu sani ba kuka sitti tasa ta fyace majina tace "Ubaidullah kaji abin da ɗanka kake faɗi ko baka fasa mai baki ba saboda ya raina ni na zaɓa mai mata shine yaje ya kwaso mana farar fata baya hudiya wallahi bazata zauna min a gida ba..., ɗago da runannun idanuwansa yayi ya kafe sitti da su jin kalamanta na karshe a hankali ya buɗe baki yace "Sitti kin manta baya....? me ya faru Hmmm ya saki wani muskilin murmushi yace "Gurin da nake zaune da kuɗina na siya da gumina na gina da kofar shi ba a cikin gidan nan take ba sai da uncle yayi min magana na tushe kofar na shigo da ita yanzu ma ina da yancin mai da ita inda take zama da ita ba gudu ba jada baya...., Salati sitti ta saki tace "Kana ji ɗanka yana gasan magana kayi shiru.... Ko to wallahi dani kuke zance kuma yau ɗin nan safna zata tare a gidansa, dafe kai salim yayi yaushe tareek ya auri safna be sani ba itama bata faɗamai ba lallai akwai kura yanzu ainiyin wasan zai fara wato ko ta wanne fanni tareek ya fishi shida ma yake shege tab jajar ubannan..... alhaji Ubaidullah ya gyara zamansa yace "Muhammad kar in ƙara jin bakin ka sannan yau ka tattara kayan ka guri ɗaya safna zata tare, Ɗago hajayen idanuwansa yayi ya dubi mahaifinsa sai a kai sa'a suka haɗa ido da uncle nasir girgiza mai kai yayi ya na yimai alama yabi umarnin mahaifinsa cije lips ɗin sa na ƙasa yayi motsa lips ɗin sa yayi yace "To, Alhaji Abdulnur da Alhaji Abdullah ransu be soba da sitti ba takori tareek ba musanman alhaji Abdullahi da suke yar tsama yana da gidan yin robobi to chemical ɗin yana cutar da al'umma sai aka kai shi ƙara gidan Radio shine ya jagoranci shirin har cin hanci ya bashi akan ya danne abin amma yaƙi haka shugaban gidan Radio ya bashi umarni kar ya yaɗa shirin yaƙi ya yaɗa dan haka ya salame shi shine yanzu Alkhairi radio ta ɗauke shi aiki gyara zama yayi yace "Allah ya ja da ranki sitti amma wannan yarinyar mece makomar ta a gidan nan gaskiya bazai yuhu ba kin haɗa ƴa'ta da tareek amma banyi magana ba duk da irin tawayar da yake da ita be gani ba ya kara ɗauko wata gaskiya baza ta saɓo ba ..., wani irin numfashi tareek ya fesar me huci fuskarsa tayi ja riƙe hannun gujerar sitti yayi gam har hannunsa na jini saboda ruƙo da yayi kurawa kahunsa ido yayi ko kiftawa bayayi besan lokacin da ya ture Centre table ɗin dake gan bansa ba jikake tararatsar ga bada sautin tush a binka da glass da sauri mom hafsa da mom amina suka takure gu ɗaya sun san halin haukan tareek zai iya daukan mutum yayi hulli dàshi miƙewa yayi ya riƙe hannun abrar ya fara tafiya Wallahi tareek kakiyaye ni wannan fadan dani kake faɗar sitti Chak ya tsaya juyawa yayi ya kalleta ya saki muskilin murmushi gaban mom amina ne ya waɗi domin ita kaɗe tasan murmushin sa ba alkairi bane akwai..... wata a ƙasa tareek wani irin juyayyan mutum ne ba hago gane inda ya dosa sai Allah zakai abu ya nuna tamkar be gaban ka ba besan me kake ba.... Amma yana lura da komai bawai be ganka bane aa iya takune mutumin dake faɗa da gwamnati dole tasan abin da yake nufi kafin komai ya jagule mata Tafiaya ya fara sitti ta saki salati be juyaba..... Mom hafsa kuka tasa lokacin da tayi arba da safna a xube tace "Wayyo Allah kunga zai kashe min ya' wallahi taji abin da yace, da sauri su salim suka zagaye ta hajiya karima kuwa tashi tayi ta taɓe baki dan ita bata ga abin kirata a wannan maganar ba bata shafe ta ba ... a hankali suka zare jikin su aka bar salim da alhaji Abdullah da mom hafsa sai sitti watsa mata ruwa sukai ta saki wani marayan kuka.... Rarrashin ta sitti ta fara shiru tayi bawai dan ta haƙura bane a'a da kudiri da yawa a zuciyar ta karan bana shike .... maganin zomon bana .. Flash Back Kofar shashinsa ya tura ya shiga ya kullewa ya buɗe kofar floor sa da gudu abrar ta hau kan kujerar be biya ta kanta ba ya ɗauko system ɗin da yana aiki fitsari ne ya matsai ta gashi bata san inda toilet yake ba tashi tayi ta tsaya a gaban sa ɗago kansa yayi jin alamar tsayawar mutum sai yanzu ya tuna ko wanka batayi ba miƙewa yayi ya ja hannun ta suka fita har Shashin anty aysha yana zuwa yace "Ga tanan ki riƙe ta duk kukan da zata yi haka zata gaji ta haƙura, Dariya anty Ayesha tayi tace "To mijin mace biyu angama na lura gudun yar'tawa take aikuwa zan baka mamaki wata ran sai ka haɗani da Allah inbaka ita, zaro ido yayi yace "Never..., Hmm kawai aunty Ayesha tace riƙe ta tayi ya fita kuka tasa ko juyawa be ba ya tafiyar sa basma basma Dasauri basma ta fito tace "Aunty gani..., gyara riƙon da tayiwa abrar tayi tace "Kullemin kofa, To tace mata ta kullo ko arzikin kallo abrar bata samu ba a gun basma saima wani baƙin ciki da ya tukare mata ƙawon zuciya...., Maitama Abuja JB club Kallon kowa take ɗaidai... tun da ta shigo gun ta zauna ba abin da tasha duk kuwa da kayan motsa bakin da aka cika mata gabanta da shi buƙatar ta kawai taga wanda tazo gani ko wanne minti yana bugawa ne tare da zuciyar ta agogon dake manne a hannun ta take dubawa lokaci zuwa lokaci takan ja tsaki .... baƙin glass ne manne a fuskar ta dan haka ba zaka gane ko wace ba ga facemask da tasa wani mata shine yazo ya raɗa mata magana a kunne da sauri ta tashi tafiya take cikin yanga yawa me tausayin ƙasa duk kuwa da tsoron dake fal a zuciyar ta bata san ko yau ma baza ta sami ganinsa ba bata san ko zai ci gaba da bibiyar rayuwar sa ba bazai amince da shirinta ba tana tsoron ya cigaba da binsu yana musu zari ɗaiɗai yana kashewa ba duk lokacin da ta tuna shine sanadin mutuwar bayijjah sai tayi kuka.. Dan tana ma aikaciyar jarida mene lefin ta dan ansa ta aiki tayi dan tana da yaƙinin shi ne ta kasheta.... matashin ne yayi mata jagora zuwa wani hadaddan gu fitala Koriya da ka sai kawo wa suke ba ka iya tantance fuskoƙin mutanan gun matane guda biyu a kowanne hannun mutumin sun tsaya suna matsamai kafaɗa ba kalal giyar da abubu a gaban sa ga maza a tsaye guda uku ko wanne da bindiga a hannunsa gaban tane ya waɗi shiga tayi ta sami ɗaya daga cikin kujerun dake gabansa ta zauna ɗaga hannu yayi sai suka tafi gun ya zama daga ita sai shi ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yayi cikin kakkausar murya yace "Me ya kawo ki ramin kura...? duk danasan kin san ba wajan wasan yara bane , cire glasses ɗin ta tayi ta ajiye a kan table ɗin dake gaban ta tace "Nazo ne mu haɗa hannu da hannu muyi tafiya tare...., dariya yasaki gun har amsa kuwa yake duk kuwa da uban....ƙidan dake tashi ɗaga bindiga yayi yana shafata yace "Inhar zaki cikan burina na kawo karshen waccan kwaron to zamu haɗa hannu dake sannan wallahi in munafurcine ya kawo ki kisa ƙaramin aiki ne a guna.., gyara zama tayi tace "Me zai hana ka rabu dashi me yayi maka...?, Haɗe rai yayi ya cire abin da ya rufe idonsa dashi sai ga ramin idonsa ba kyan gani ɗaga bindigar nan yayi ya saki harsashi💨.....✍️ *DESTINY LOVE* Daga alƙalamin *Oumyasmeen* Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen Perfectly pen's ✊ KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊ Duk meson ci gaba ya shiga link ɗin nan ku yi following ɗina domin samun ci gaba da zarar na ɗora ku danna min VOTE ngd Masu tambayata complete har yanzu typing nake ban gama ba insha Allah in na gama zaku same shi available Episode 58-59 Kwalbar da ya saita ta fashe wacce ta ke zaune iya tsorata ta tsorata a zaton ta ita zai harbe yace "Kin kuwa san iya a dadin mutanan da suka bani kwangilal kashe shi....? kin san barin irin su a duniya barazana ne ga irin masu halin mu kamar yar da na fasa kwalbarnan haka zan fasa zuciyar sa..., facemark ɗin fuskarta ta cire tace "me bayijjah tayi maka ka kashe she ta...?, Wata dariya ya saki tashi yayi ya juya baya yace "BAHIJJAH, BAHIJJAH ko ɗaya ba abin da tayi min amma tasan wani sirri nawa wanda ina ganin bara zana ne a gare ni any time nasan zata iya faɗi shi yasa na kashe ta sannan na sata aiki taƙi duk kuwa karatun da take taƙama tayi nine sanadin sa..., BANA BARIN DUK WANDA YASAN WANI SIRRI NA RANAR DA YA SANI TOFA SUNAN SHI race in peace......... zama ta gyara tace "Daman nasan da manufa kasa ta zama yar jarida....., A zafafe ya ɗaga mata hannu yace "Shiiiii ya isa haka ga hanya zaki iya tafiya..., tashi tayi ta juya baya tace "abin da kake nema na sani shin kasan kuwa wane lion....? Kasan cewa akwai wani kulle dake jikin sa duhu ne tattare dashi wanda yake kallo mahaifi besan cewa ....., ganin zatayi kato ɓara ta ja bakin ta tayi shiru., da katawa yayi da tafiyar da yake yace "Ina jin ki ƙarasa....me kike son ranar da ni ne..?, Jan kujera tayi ta zauna tace "Bani labarin yar da a kai ..ka kashe bahijjah sannan duk irin halicci da tayi maka kai ne sanadin wa ɗawar ta kazam tatciyar rayuwa irin ta karuwanci duk da koma me tayi yana kan ka a yanzu..... ya a kai ka gujewa yan sanda ka dawo kana rayuwa bayan kowa yasan kai ka kashe ta kana bin kawayen ta kana kashewa ciki har da sultan me sultan yayi maka...?, Wata dariya ya saki irin ta arna yace "Hhhhh wato ke karamar ƙwaƙwalwa ce dake shin baki san Nigeria mara gata da iyayen gida ke dawwama a kurkuku ba ...? su kan su shuwagabannin namu masu lefine bara in baki labarin rayuwar bahijjah , Zama ta gyara tace "Ina jin ka ...?, remote ya danna sai ga tabkeken pictur ɗin wata black beauty tara da farantin mangwaro akan ta yace "Ko kaɗan bana jin baƙin ciki dan na kashe wannan shine hukuncin mayaudari..., Zama yayi ya zabawa picture ɗin ido yace Da yammacin ranar Juma'a kwana na ɗaya da fitowa daga gidan dan kande akan wata sata da nayi ta kaza alkalin be duba karancin shekaruna ba ya turani gidan gyaran hali nike shine sanadin taɓarɓarewar rayuwata.. wanda na ɗaukarwa kaza be dubi cewa abinci nasiya na kaiwa uwata da bata da lafiya taci na ci ni kadai ta haifa mahaifin mu ya gudu ya barta saboda bashin da ake binsa da matsi na rayuwa..me kuɗi burinsa yaci zarafin talaka kalilan ne masu tausayi To fa maso min kaddarah ta karshe dai na zama gawurtatcan dan daba ke saboda samun da nake mahaifiyata ita ke nemo min maganin sa'a inna ga mutum wallahi duk abin da ke jikin sa inna so ɗauka sai na ɗauka inna shigo cikin gidan mu mahaifiyata ke min kirari ni kuma ina amin mama Dawowar mahaifina yaga abin da ke faruwa ya nemo kuɗin da ake binsa ya bawa mutumin dake binsa yayi kuka kamar zai mutu washe gari ya mutu nan fa na ƙara zama ɗan kai na wata ran ina zaune a kofar gidan mu sai ga wata yarinya ɗauke da tallah duba agogo nayi nayi mamaki lokacin karfe sha ɗaya na dare mangwaro ne har ya fara ruwa cikin shakakkiyar muryata wacce zata nuna maka ni ba karamin dan daba bane wane besan ni ba duk garin kano ke alokacin nine yaron tsohon gwamna Jikin ta na rawa tazo lokaci ɗaya naji ta burge ni bana sha'awar mace a kanta na fara zina....nace "Ke me kekike yi a wannan lokaci...?, Muryar ta na rawa tace "Tallah, nana tawa nayi nace ''ke me kike siyarwa duk kuwa da naga abin da ke farantin nata, Mangwaro ta ban amsa Shiru nayi ba zato ba tsammani naji tace "Dan Allah kasiya wallahi tun rana dake yawa ba wanda ya siya yunwa nake ji na koma gida ummata dukana zatayi in de ban siyar ba .., tsaki naja domin ni ko tausayi bata dan bana tausayin ɗan Adam nace "Na nawane..., Jingina tayi da bango kirga dangin da ta fara ya fito saboda rashi kaya masu wada ta duk sun mata kaɗan ga koɗaɗan hijabi tace "300.., Tsaki na ƙara ja na saki bito nace "Shigo daki na ki juyemin amma da sharaɗin duk abin da nasaki zakiyi..., Bakin narawa tace "Aa ummata ta hanani shiga shago, Zaro huƙa nayi nace "Ke zanci abu takazar uban...ki huce ki shiga, Jikin ta na rawa ta shiga tana shiga na shiga na rufo kofa tsayuwa tayi jikinta na rawa ga duhu da yake ba huta tsawa na daka mata zama tayi ta hada kai da gwuiwa nima ɗur kusawa nayi ban sauke hannu na a ko ina ba sai a kan nonan ta kuka tasa tsawa na ƙara daka mata tayi shiru cire mata kaya nayi na fara wasa da ita sai da nagaji dan kaina na tsaya... Sakayan ta tayi tana kuka hulla mata 1k nayi nace "Wallahi ko da wasa naji maganar nan sai na kashe ki gobe ma ki zo in baki zo ba wallahi wallahi sai na yanka ki gunduwa gunduwa .., Jikin ta narawa tace to buɗe mata kofa nayi ta fita tafiya take komai na jikinta na ciwo barin ƙasan ta da kawai zurawa ya ɗinga yi yana zarewa be shigeta ba amma zafi take ji gaban wani gidan laka ta tsaya tana bugawa mijin mahaifiyar ta ya buɗe cikin faɗa yace "Dan uban ki bana hanaki kaiwa dare a tallah ba.., Kan uban..can da kata Laminu ina ruwanka da ita zaka iya ci damu batare da tayi tallah ba..? kai ka haifa min ita ba ni na haifeta daga yau bakai ba bahijjah uban tama ya barmin ita balle kai da ka ganta a dire kai ya girgiza yace "Insha Allahu na dena shiga sabgar ki keda yar ki amma ki sani wata ran zaki na dama ita ya'mace killa ce ta ake ba abarin ta saka ka yana faɗar haka ya juya ya shiga cikin gida..., gyara zanin ta tayi ta sosaka kai tace "Bakin ka ya sari gatari shege me kan roba dan biredin da kake siyarwa shi zai ishe mu ne ke ina kuɗina yake..?, Ƙasa nayi da kaina ina jin takaici bama ta duba halin bubbuɗa kafata da nake ba ta kuɗin ta take miƙo mata dubu ɗayar da yabani nayi Washe baki tayi ba bin ba'asi tace "Ba shakka masha Allahu yau haka naci uwar...riba yau har ruwan wanka zan ɗora miki huce ki shiga, Shiga nayi na zauna a tabarma hura huta ta shiga yi tana yan wakoƙin ta tana cewa "Ya'yan mata jari ni daman nasan talaucin da nataso nayi ya'yana baza su yi shiba..,.. Har ta gama tana yada habaici da waƙoƙi shiga wanka nayi gaba nane ya waɗi lokacin da naga wani farin ruwa a gabana haka na ɗaure na gasa jikina banje islamiyah ba dan haka bansan hukuncin sa ba fitowa nayi na kwanta da tuanin wannan ɗan daba....✍️ Kar ku manta kuyi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora *DESTINY LOVE* Daga alƙalamin *Oumyasmeen* Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen Perfectly pen's ✊ KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊ Duk meson ci gaba ya shiga link ɗin nan ku yi following ɗina domin samin ci gaba da zarar na ɗora ku danna min VOTE ngd Episode 60 A hankali wanda yafi kowa sata ya lallaɓo ya ɗauke ni washe gari ana ɗora mata tallah guna tazo haka rayuwa ta cigaba da gudana tun tana jin tsorona har ta dena kwasam sai ga cikina a jikin ta nan fa ta shiga tashin hankali ta sanadin haka mahaifiyar ta ta kore ta gida na kama mata mu ka ci gaba da aikata masha'ar mu cikin dake jikinta tuni na bata magani ya zube Ganin tana sha'awar karatu na kaita makaranta amma fa da biyu na kai ta tagged ɗina shine yar da za'ai ta sami kusan ci da lion kin san fa mun daɗe muna farautar sa da yake shegen me wayone ko wacce gada muka samai sai ya tsallake ta duk a cikin tagged ɗin nane nasa ta ta zama ƙawar safna tana gama karatu da yake uban gidan lion shine me gidan radiyo ya ɗauke ta aiki amma na manufa mun gama tsara duk yarda za ai amma shegiyar yarinyar nan ta wargaza shirin mu abin da na fuskanta bani kaɗai bahijjah kewa aiki ba sannan ta kamu da son lion mutumin da natsana sama da mutuwata....abin da ya ƙara dagan hankali shi ne saboda ya saki jiki da ita tare ake tura su aiki sun saba har tana koƙarin bayyana masa sirrrin mu nida former governor da sauran ta wagar mu Murmushi ya saki yace "Lion yana da taurin kai former governor yana da gidan saida jarirai da manyan mutane to agarin binciken sa ya gani da yake shi uban iyane dan bin kwaukwafi ne sai ya je ya gano wa idonsa yayi mana tirere a gidan Radio uban gidan sa Sanusi ya hanashi suka zagaye zasu je su fito da su sukuma faɗawa al'umma wane shi...na tura yarana kash akai rashin sa'a ya gudu ita kuma da hannuna nasa kibur na shaƙeta har sai da ta mutu ashe ya laɓe da gowar da zanyi sai naga yana ɗaukar video kafin in ankare ya jefamin dutsai a idona har gwayar idona ta fashe idon ya tsiyaye Ajiyar zuciya ta saki tace "Ina mahaifiyar bahijjah...?, Dariya yayi yace "Au na manta in faɗa miki ta je ta bata haƙuri har ta haƙura bayan duk wata lalacewa da bahijjah tayi da sa hannun ta tana da kwaɗayi ta nan bahijjah take siyeta.., Wai yaron nan bayan na koma gida sai ga yan sanda sun zo kamani a daran na fito shi kuma ya shiga sahun mutanan da zan kashe.... Har yanzu ina mamaki dalilin da yahana shi saƙin video kashe bahijjah ba, Gawar ta aka kaiwa mahaifiyar ta .....tayi kuka a bu na biyu bani na kashe Sultan amma ina ganin kamar gargaɗi akai mai amma beji ba uku kuma mutuwar bily I really miss you bily tana so ta kara zamame min bara zana shiyasa na kawar da ita... Tashi tsaye tayi tace "Duk wayan da kake neman ransu ba abin da sukai maka musamman bahijjah bata cancanci haka ba daga gun ka.. sai..bily me son farin cikin ka saboda kai.., a fusace ya nuna mata hanya lokacin agogo ya buga ƙarfe 2:30 na dare yace "lokacin ki yayi yana gama faɗar haka ya juya ya fita jakar ta ta ɗauka ta fito har kofar gate matashin nan ya rakata da katawa tayi ganin su nucy tabbas mahaifin nucy besan nucy tana tare da babban yaron saba masu iya magana sun ce.... duk wanda ya ce tukunyar wani bazata tafasa ba to tashi ko ɗumi bazata yi ba kaɓata ɗan wani kai ma a ɓata naka tabbas da gayya goga ya janyo nucy cikin harkar nan domin ya koyawa mahaifinta hankali ya killace ya'yan sa yana lalata ya'yan wasu buɗe motar ta tayi ta shiga da gudu tabar gun tunani ta shiga yi wa ya kashe SULTAN..... ganin bata da me bata amsa ta kawar da tunanin... Three days ago Ummi ya kamata ki faɗa mana abin da kike ɓoyewa shekara da shekaru barin kashi aciki baya maganin yunwa cewar Aziz. ta gumi ta zare tace "Aziz lokaci nake jira da zan faɗa muku ya kusa amma ba yanzu ba nima ina ganin inna faɗa muku zan sami salama a zuciya ta, kai ya jin jina yace "Insha Allah zaki samu, kallonsa tayi tace "Aziz banji kana maganar aure ba ..., Sosa ƙƴeya yayi yace "Ummi lubna nake so gani nake yanzu tayi yarinta da soyayya ga karatun ta jira nake ta gama.., pillow case ta ɗauka ta buga mai a goɗon baya tace "Ya Allah ai daman nace maka za'a zo gun ka dinga cewa yarinya me majina yanzu ita kuma kake so...? to ko ba karatu bama son ka, Marairaice'wa yayi yace "Please ummi wallahi na tuba.., uhmm tace lubna ce ta fito ita da nur suna hira zama sukai lubna tace "Lah ya Aziz yaushe ka dawo...?, kallon ta yayi riga da skirt ne a jikin ta na atamfa super Holland taci ɗauri irin na zamani lubna akwai kwalliya kau da kansa yayi yace "ɗazu.., Gyara veil ɗin tayi ta ya fashi a kafa ɗa tace "Please ɗan Allah ka kai ni Alheri radio.., cikin mamaki yake kallon ta yace "Me zaki yi acan...?, ɗan yamu tsa fuska tayi tace "Zan yiwa king of journalist sannu da zuwa yau kwana hudu da dawo warsa amma banje ba...., kallon mamaki yake mata tuni zuciyarsa ta shiga zullumi karɗe soyayya suke amma da yake namijin gaske ne sai ya waske yace "Me ce alakar ki da shi....na sansa mutumina ne..., waro ido tayi tace "Dan girman Allah.., shan tuka yayi yace "Ina yi miki wasane..?, girgiza kai tayi tace "A'a, tashi yayi yace "Ba inda zaki ki bari gobe zai zo duba lafiyar sa amma ba gidan Radio da zan kai ki shima sai kin faɗan alkarki da shi inna gamsu in kai ki, sanyi jikin ta yayi tace "To, Anan shiga kitchen sukai ita da nur da ummi suna taya ta girki har suka kammalah Ummi na lura da su inda sukai ba daidai ba ta gyara musu.... ************ Ayshe POV***** lallaɓatayi har tayi bacci a hankali ta kwantar da kanta dake cinyar ta miƙewa tayi fita tayi daga ɗakin ta koma nata tana shiga wayar ta tayi ƙara da take bedsite drower banza tayi da'ita ɗan tana kyautata zanton wannan shegiyar mayar ce.... Uncle Nasir ne ya shigo yace "Wai tareek ya baki ajiyar yarinyar da yazo da ita...?, cikin mamaki take kallon sa tace "Kai da baka gidan nan a ina ka sani..?, Waskekewa yayi yace "yanzu ake sanar dani, Hmm kawai tace domin tun da aka kashe ɗanta tafara zargin mijin nata musamman wasu abubuwa da yake wa'yanda bata yarda da suba tana tsoron randa zargin ta zai tabbata ɗaukar wayar ta tayi ta fita komawa floor tayi...again sai ga wani saƙo kamar haka _ƙar ki ɗorawa kowa alhaƙin kashe miki ɗa wayan da suka kashe miki basa tare da ke saidai akwai shu'umai wa'yanda sunfi gubar muciji...saurin isar da saƙo azzalumai maciya amanah nice baby_ ta kusan jefar da wayar to wake mata wannan text message ɗin ba number a kullum da irin maganar da zata zo mata da ita kuma dai-dai da tuaninta Firgigit ta ɗago sakamaƙon shigowar hafsa tace "Aunty lafiya kike tunanin...?, Ajiyar zuciya ta saki tace "Ba tunani nake ba kaina ke ciwo, Ayyah sannu ina bakuwar tamu..?, tashi tayi tace "Tayi bacci dan Allah kar ki wani kwakƙaran motsi da zai ta sheta kinga jiya bamu yi bacci ba yau anci sa'a ba tayi rigima ba .., "to, bedroom ɗin ta shiga duban basma tayi tace "Malam fa ya zo, Tsaki basma tayi tace "Yau bani da ra'ayin karatu, Inda saboda hafsa ta saba juyawa tayi ta fita bata ce mata ƙanzul ba Mayafi aunty Ayesha ta ɗauka da mukullin mota da yake tareek ta turo mata kuɗi na siyayyar kayan abrar ɗakin uncle nasir ta shiga bata tsaya knocking ba ta murɗa handle ta shiga da sauri ya rufe laptop ɗin sa jikin ta ne yayi sanyi zuciyar ta tace "zan tafi siyowa abrar kaya..., Cikin yaƙe yace "Masha Allah Allah ya kiyaye...taking care, Kai ta ɗaga mai ta juya bata nuna mai ta ga abin da yake ba daman tasan ko mun daran da ɗewa zai nema wa kansa mafita amma bata irin hanyar nan ba ko aure ne yayi baza ta tauye mai hakki ba tunda ita ta kasa.. da wannan zancen ta fita Bedroom ɗin su basma kuwa cikin bacci abrar taji wani irin ciwon mara kuka tasa har ta tashi basma da ta fara kailula (baccin rana) cikin faɗa basma tace "Ke wai wacce irin mara hankali ce..? baki da aiki sai kuka nasha faɗa miki tareek ba zai dawoba ba yanzu ma haka ya manta da rayuwar ki yana tare da amaryar sa yar dangin arziki ba irin yahudawa ba ..... yanzu kam tana jin hausa saboda zaman su da hafsa taji me tace abrar hakuri ne da ita dan haka bata tanka wa basma ba dafe marar ta tayi tana juyi ita tasan irin ciwon da take ji ... IN BRIEFLY Amarya da ango Yau kwanan safna hudu a gidan tareek tun da aka kawo ta ko kallon bata ishe shi ba bama ta ganinsa abin duniya ya ishe ta ko wacce amarya sarauniya ce a gidan mijinta amma ban da'ita tayi baƙi ta rame ga jaraba nacin ta iya gyara mom hafsa tayi mata.... tsaki taja abin da bata so ta fara aikatawa shi zata fara bata so tareek ya gane ita ba buɗurwa bace amma inta nemi mata fa....ai bazai gane ba shawarar nucy zata ɗauka ga mon hafsa tace mata har yanzu boka na aiki be kamo zuciyar sa ba duk randa ya kamo sai ta juya shi son ranta "ga sitti itama yanzu ta lura sitti ta sauya mata akwai wani abu da take ƙullawa wanda ita bata sani ba alhalin da ba haka suke ba kallon ko ina na shashin nasa take abin sha'awa dawowar nan da yayi har ya fitar da komai ya canza wani ko ita da aka zubawa dukiya ya fita komai yau indai be biya mata hakkin ta ba zata kira nucy ta amince da wacce zata haɗa ta da ita amma ai'nucy ba sona take ba ,....ƙar dai tuggu take haɗa min.. Shashin wata zuciyar ya mata amsa tuni takawar da zancen ai sun shirya har ta bata haƙuri gyara zama tayi tana duba agogo karfe 5:30 ya shigo cikin ƙasai ta abin mamaki shashinsa abuɗe da sauri ya ƙarasa dawa zai yi tozali lallai dole ya koyawa yarinyar nan hankali... Cikin ki ɗima ta juyo jikinta na rawa yawa mazari saboda ganin ya koma yawa ma yunwacin zaki har ta briefcase ɗinsa ta sulale a ƙasa......✍️ *DESTINY LOVE* Watt pad @Aminaoumyasmeen Arewabooke@oumyasmeen Perfectly pen's ✊ KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊ *Inga comment a watt pad kuyi following ɗina* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Wallahi in bana ganin liking da comments Zan ɗena Ku sai ma in mai da shi paid book* Episode 61 Kuka tasa domin yau tasan kashin'ta ya bushe jikin'ta sai kakkarwa yake neman hanyar guduwa take amma ina ya rufe cikin kakkausar murya yace "Ni sa'an wasan kine da zaki shi garmin ɗaki....?, girgiza mai kai ta fara tana ja baya ganin ya na matsowa ku sa da'ita har sai da ta ɗangana da bango yayi mata ƙawanyan da faffaɗan kirjinsa yace "Baki da surar da zaki ja hankali na banza ƙazama ki gaggawar barin shashin nan ko yanzu in ƙarya ƙafar ki na ƙarya banza wallahi...., Cikin ta na rawa ta fara tafiya riga da bra ce a jikin ta hanyar da sada ta da part ɗinta shigar ta kanan zuwan su nucy da hibbah..... sauri dawowa nutsuwar'ta tayi ta ƙaƙaro farin ciki ta sawa fuskar ta tace "A'a sannu da zuwa sai yau aka ga damar ziyar tar mu.......?, Wani takaici ya shaƙe zuciyar nucy sai ta shanye tace "Ai ita ziyarar amarya bata da lokaci yi ce ko duk a cikin amarcin ne yawo ba ƙaya....., Zama tayi tace "Waya aike ku ziyara da yamma ai kunsan lokacin ango ne....?, Zama sukai nucy tayi wani irin shu'umin murmushi tace "Hakane amma me yasa kikai baƙi..., Wata dariyar yaƙe tayi tace "Rashin sabo da jarumin namiji kamar lion ko acikin maza mazajene..., Lips nucy ta cije ta ya tsuna fuska tace "Uhmm yawa baki saba da maza ba...?, Saurin kallon kofar shashinsa tayi tace "Ki rufan a siri.... mu bar magana nan nan..., Wani irin kallo ta jefa mata Da ace safna nada hankali da lura da zata iya karantar me nucy take nufi da ita amma da yake dusace ko a jikin ta ...... Hibbah tace "Sister kin yi min kyau...?, Wata dariya tayi ta shafa gashin duƙin ta tace "Nagode sosai, saurin hararar hibbah nucy tayi ɗauke kai hibba tayi tace "Samin number ki..., ƙarɓar wayar tayi tasa mata amsar wayar hibba za tayi ta haɗa da hannun safna ta fara shafawa tace "Da wanne mai kike amfani komai naki me kyaune..., Daɗine ya kama safna arayuwar ta tana son a yabe ta tace "Zo in nuna miki shi lokacin bikina wata aunty na yar maroco ta siyo min shi...., Saurin tashi hibba tayi ta bita har bedroom ɗin ta kan dressing mirror ta dauko wani cream tace "Kin gansa...., Wow yayi kyau sosai sa hannunta tasa akan bra ɗin safna tace "amma har nan kike shafawa naga shima gun yayi kyau...?, Ajiye man tayi tace "Eh baki ɗaya jikina nake shafawa..., Dariya hibba tayi tace "Shi yasa kikai kyau...., murmushi tayi kiss hibba tayi mata a kirjinta wani numfashi safna ta saki... hannu tasa mata a cikin bra tana latsa ninple ɗin ta huta ta ɗauke ta hucin gaɗi zama tayi a kan gado irin na yan borin nan..... Biyo ta hibba tayi cikin kasala tace "Inci gaba kina jin dadi ne....?, kai ta ɗaga mata domin baza'ta iya magana ba ciro shi tayi fara shansa tayi tana shafa ɗayan...... Allah ka shirya mata zuri'ar mu duk abin da zai zame mana damuwa Allah kai mana maganin'sa ********Abrar wani irin juyi take tana riƙe da cikin ta kuka tasaki me tsuma zuciya da gangar jiki a haka anty ayshe ta shigo ta ganta da sauri ta ƙara sa gun'ta ɗagota tayi tace "My daughter lfy meke da mun ki.....?, Ba zata iya magana ba cikin'ta take nuna mata kura mata ido tayi ta kwantar da ita tayi floor ta koma ta ɗauki wayar ta a cikin jakar'ta number tareek ta shiga kira tsaki taja ganin har kira uku be ɗaga ba zata ajiye wayar ta sai ga kiransa da sauri ta ɗaga tace "Kazo abrar ba lafiya..., Daga can yace "To ya kashe wayar yayi Ya zura aljihu ya fito cikin nutsuwa yake fita be kula da sitti ba ya huce ta jiyayi anjawo shi kasa ƙasa ya saki tsaki a zuciyarsa yace "Wann tsohuwar badai niman faɗa ba me kuma zan mata haɗe rai yayi ya kafe ta da ido....., Ɗun'gure mai kai tayi tace "Wato kai baka da kunya zaka huce ni ba gaisuwa..., kai ya jin jina yace "Uhmm ai ban ganki ba...., Kama gashin kansa tayi tace "Ja'ri ai ba mamaki in kace baka ganni ba saboda zuciyarsa ka ta injice shisa nake maka uzuri.., Be kulata ba yayi gaba abin sa abin da sitti bata sani ba yana sane yayi karo da ita akwai hulgawar mutum da ya gani ko tamtama bayayi shi ka biyo to waye....? ganin zai ɓatawa kansa lokaci ba tare da yasan ko waye ba ya kau da tunanin yayi aransa asallama yayi a shashin nata jin shiru ya ƙara ɗaga murya... Leƙowa tayi tace "Yauwa treek shigo...kaga dawowa ta kenan daga kasuwa na same ta riƙe da ciki tana kuka.., shigowa yayi yace "To meke da munta ne...? Muna can ma tana ciwon cikin nan.., zama anty ayshe tayi a hannu kujera tace "Allah masa ni gashi ni likitan kashi ce balle insan meke damun ta.., dafa kansa yayi ya sha sumar kansa yace "Bara kawai in kai ta asibiti.., Cikin xolaya tace "Ko dai karuwa muka samu ne wannan laulayin na abrar yayi yawa, Chak ya taya be jiyo ba yace "a'a naƙuda take ... , Dariya tayi ta bi bayansa da sauri suka ƙarasa sakamaƙo ihun abrar da suka shi da sauri suka shiga toilet ɗin turus yayi anty ayshe tayi baya tana kunshe dariyar ta daman tasan wannan ciwon ciki period abrar zata fara komawa floor tayi tana dariya kasa ƙasa domin yau ta jiƙa mai aiki dole ya kula da ita... Can kuwa toilet rasa meke mai dadi yayi abrar wacce take tsugune akan masan tagaran ta miƙe ganinsa duguwar rigar dake jikin'ta taɓaci da jini white colour ce sai adon sky blue Kara sowa gunsa tayi tace "Abbu nima mutuwa zanyi jini ne ke futuwa a gun da nake fitsari abbu kaga wara ƙafar'ta tayi saurin rintsai ido yayi yayin da bugun zuciyarsa ya daɗu yakasa tantance yanayin da yake tamaza yayi ya ruƙo hannunta suka fito.... bata fasa kuka ba sai ma karuwa dayayi jarumta yayi ya dai-dai'ta nutsuwar shi idonsa yayi ja yace "Kiyi shiru ba mutuwar da zaki yi.., ɗago kan'ta tayi ta kalle shi sai akai sa'a shima ita yake kallo gyaɗamata kai yayi da katawa tayi da kuka ta nuna mai idonsa tace ""תראה לעיניים שלך אדומות" (Tir'eh la'ayneich shelach adumot) *In Hebrew* taimai yaransu bata san yarda zata faɗa'ba da hausa kalli idonka yayi ja Zuba mata ido yayi ya fahimci abin da take nufi bawai ya iya yaran ba a'a nuna mai idonsa da tayi yace "Kura ce ta shigar min ido..., zama tayi akan stool tana wasa da rigar ta yawa zata ƙara fashewa da kukan ta kwaɓe fuska tace "Abbuuu.., limshe idanuwansa yayi a zuciyarsa yace ya Allah yarinyar nan su take ta kashe shi in yana gaban ta rasa nutsuwar shi yake har da lafiyar sa ta gaggar jiikin'sa rasata yake tana haɗa mai abubuwa da yawa wanda ko shi za'a ce ya faɗosu bazai iya ba ....besani ba betaɓa jinsu ba sai akan'ta gaggar jikin sa ta dade da mutuwa akan mace gani yake ko wacce mace muguwa ce me son kanta....farin cikin ta shine kaɗai farin ciki....amma a yau zuciyar sa tana so ta bujuromai wasu abubuwa da ya dade da shafe su a rayuwar'sa ...... Najuwa sunan ya faɗa da ƙarfi zuciyarsa ta tana wani irin bugu ya tuno da wasu abubuwa na Rayuwar sa.....me ke shirin faruwa da shi shin zai iya mallaka'wa wata zuciyarsa bayan tauraruwar mata NAJUWA BUKAR ƙara abrar ta saki ta tushe kunnan ta da sauri anty ayshe ta yarda plate ɗin dake hannun'ta abincin ciki ya zube zuciyar'ta tana wani irin bugu cikin sarƙewar numfashi da inda indar murya tace "Tareek abin da kunnuwa'na suke jiye min gaskiya ne tareek ba kai min alkawari ba har yanzu kana zuwa gun'ta kenan .....? matar da take ƙoƙarin kashe ka matar da tayi sanadin abubuwa da dama ciki har da sanin asalin ka kuma taƙi auran'ka ta karɓi ƙwangila akan ta ruguza ka RANAR ƊAURIN AURAN KU tace ta fasa......, tashi yayi ƙafafuwan sa sun mai nauyi bashi da masar wanyan nan tambayoyin nata amma a yanzu bako wacce mace a zuciyarsa ABRAR ma tausayin'ta yake ba wai sooo ba ... *🤔 Awaso lokutan tausayi yana iya juyewa ya koma so malam tareek da tausayi so yake farawa* fita yayi kai tsaye gurin da yayi parking ɗin motar shi ya nufa buɗewa yayi ya shiga har ya ɗan fara tafiya yaga wata baƙuwar mota number motar tana kama da number motar da yake nema Fitowa yayi wayar da dake aljihu ya ɗauko Camera ya shiga ya ɗauki motar mai da wayar'sa kenan nucy hibba suka ƙara so gun ta gefen ido ya kalle su inda ya danna musu question mark akan su buɗe motar sa yayi ya shiga da gudu ya fisgeta yabar gidan ta mirro ɗin motar sa ya gane ana binsa da gudu ya fisge motar ya ƙware dan haka ya tsaire musu gaban wata ma'aikata ya tsaya fitowa yayi iya tsaru an zuba mata kallo daya zakai wa masu gadin'ta kasan ba imani atare da su sara mai sukai key ɗin motar sa ya bawa ɗaya daga cikin masu tsaran gun abin mamaki har ɗurƙusa mai yake sauran sai muzurai suke ga AK47 a hannun'su ɗaga kai yayi inda ka yi rubutu da manyan baki aka sa *DYNAMIC ALERT SECURE SOLUTIONS* mai da kansa yayi wata yar siririyar ƙofa ya shiga kai tsaye wani ɗaki ya shiga ba kowa baka jin karar komai gurin shiru lifter ya hau inda ya danna gurin da zata kai shi shigar sa kenan wata mata ta shigo ita ma kallonsa take cike da kururlah Allah Allah yake ya sauka baya so tasan ko shi waye aikin su yana buƙatar sirri adtijuwar matar nan tace "Muhammad Tareek bn Nader...., Saurin kallon ta yayi baƙa ce amma irin baƙin nan me kyau wanda hutu da jin dadi ya ratsa'ta kasa magana yayi sai ma kallon'ta da yayi jakar'ta ta buɗe ta ɗauko complement card ta miƙo mai... kamar anmai dabaibayi ya amsa yana juya shi dai-dai inda zasu sauka ta fita ya fita tace "Inkana buƙatar sanin ko kai wane....? da sanin wacece mahaifiyar'ka ......?kane me ni , "da sanin inda goga yake kuna binciken banza ne baza ku taɓa gano baƙin zaran ba amma ni nasan komai ka faɗawa director of security services kace mai '' nanne tana gaidashi sannan ka faɗawa mahaifinka ina nan zuwa gare shi yayi haƙuri... ina nan zuwa fasa kwai bayan ɓacewa ta shekara da shekaru abu ɗayane ban sani ba WA YA KASHE SULTAN..... Cikin gidan ku ya haɗa mutane masu wata irin zuciya kowa buƙatar ƙansa ya sani, Tana kai wa nan tabi wata hanya da sauri ya bita ya ƙago yasan wacce mahaifiyarsa wacce uwace haka tayi watsi da rayuwar sa tun yana zanin goyo...amma ina be ganta ba jikin'sa har rawa yake ya nufi office ɗin director sai dai me .....yana ganawa da manyan baƙi dole ya tsaya yana jiran su fito...✍️ *Comments ɗin ku da liking ɗin ku shi zai sa gobe inyi posting* DESTINY LOVE Wattpad Aminaomyasmeen Arewabook oumyasmeen *Perfectly pen's* 🗣️🗣️🗣️ *Ina yan gayu yan kwalisa nace kuna ina ku garzayo kuji wannan shahararran kuma ka tafaran wajan mai da tsohuwa yarinya muna da da sa kishiya kwafa sa mai gida murmushi bazai ga kowa ba sai ke yana jin wani ƙamshi ke zai tuno saboda yaji ya babbanta da irin naƙi* *Ina wacce take son hana kishiya ba boka ba malam hajiyata inma kina da kishi kece kullum zaki zamo sahun gaba ta hanyar gyara ba boka ba malam ke mu muke maida tsohuwa yarinya* Ga sharararran ƙatafaran wajan sai da kaya*AMUSS BEST* Akan farashi me sauƙi Ambuss best kayan mata all kind of kayan mata such as humra turaren wuta kolacca gyaran amarya and other services Phone number 08086768631/ 09121256637 Sai min jiku Domin tallata muku hajar ku ku nemeni akan wannan number 09061890481 Episode 62-63 Yana zaune abin duniya ya ishe shi saurin kallon agogon hannunsa yayi 7:00 daidai lokacin kuma yasan ana ƙoƙarin kiran sallah tashi yayi toilet ɗin dake kusa da staff office ya shiga cire agogon sa yayi ajiye shi zai yi akan sik yaci karo da wata takarda... beyi yunƙurin buɗewa ba ya jiye agogon'nasa bayan ya gama alwala zai dauka hannun'sa ya goge takardar ɗanƙaramin sim ya gani kansane ya kulle zaro tissue yayi ya ɗauka be ɓarin ya taɓa shi ba ya xura a aljihu takardar ya buɗe ya zuba mata ido be iya fahimtar komai ba ya ninƙe'ta ya xura a aljihu.... Office ɗin'sa ya buɗe office ɗin duhu baka iya ganin komai switch ta kunna nan da nan haske ya game office ɗin Ƙaton photo sane yana sanye da kayan DASS ya ɗan yi murmushi sosai photo yayi kyau baƙaƙen kayan sun amshe shi yar ƙaramar bindiga ce a hannun'sa office ɗin bashi da wasu tarkace system ɗinsa ce sai Files da sauran kayan office wata loca ta buɗe ya ɗauko...... Pray mat ya shinfiɗa baya son asan yazo shiyasa be tafi masallaci ba tada ƙabbarah yayi anutsai yake sallah bayan ya idar yayi addu'a sosai hawaye ke zuɓa a idon'sa ruƙon Allah yake dukkan wata damuwar'sa Allah yaye mai bema san yana kukan ba sai da ya idar ya shafa fuskarsa yaji danshin hawaye toilet ya shiga ya wanke fuskarsa ya fito ba wani annuri a fuskarsa ya ƙarasa office ɗin director A wannan ƙaron shiga yayi ƙai tsaye da sauri ya tashi ya sara mai daga mai kai yayi kai ya miƙa mai hannu suka gaisa gujerah ya ja mai ya zauna komawa yayi ya zauna yace "Yallabe barka da zuwa..., jan nunfashi yayi yace "Yauwa Sageer na same ku lafiya..., Fuskarsa ce ta nuna rashin jindadi yace "Sir abubuwan kullum ƙara runtsaɓewa suke ko yaushe gidan nan sababbin abubuwa suna ƙara bayyana musamman ɓata gari da aka samu suka shigo aikin nan...., ɗagowa tareek yayi yace "Allah ya kyauta daman a ƙasar nan inde zaka sa gaskiya to zaka sha taƙura da matsan tawa kuma wannan matsalar daga shuwagabannin mu take badan al'umma suke shiga siyasa ba dan ɓakatar ƙansu suke shiga abin al'ajabin shine wai yanzu za'a haɗa baƙi da shuwagabannin arewa ana ƙashe mu ɗan biyan buƙatar su kaga tsohon gwamnan nan hmmm har yanzu ina tantama anya kuwa Musulmi ne..., file sageer ya ɗauko ya bashi yace "Amin ya Allah ashe bani ƙadai nake wannan zagir ba kasan kisan da akai kwanaki baka ƙasar nan da mukai bincike dasa hannun'sa aciki ga wannan file ɗin goga ne..., Amsa yayi yace "Ai ina nan saina kai shi ƙasa kowa sai yasan wanene shi kasan NANNE...?, Saurin kallon sa yayi yace "Ina kagan ta ....? lokacin da kasami matsalar nan aka kai ka India to ita ta sama ka guba ka shaƙa har tayi sanaɗin sai da aka samaka inji domin temaka wa zuciyar ka ... ba afaɗa maka ba saboda muna tsoran kar garin nemanta tasa ka awani hali bayan wanda tasa ka.., ajiyar zuciyar yasaki me nauyi yace "Yau na haɗu da'ita har tace min tana gaishe'ka...., saurin kallon'sa yayi yace "A ina...?, gyara zama yayi yace "Anan na gan'ta...., da sauri ya tashi yace "What anan..? kenan ta shigo gidan batare da sanin kowa ba ..., layin nan na ajihun'sa ya ɗauko ya ajiye akan table yace "Kwantar da hankalin ka ai tabar wata alama amma Ni ina zargin tun daga gidan mu take bina sai dai tayi sa'ar muka shiga lifter ɗaya bayan yawan lifter dake gidan nan tun daga lokacin dana ganta na samata ayar tambaya..., zama yayi yace "Amma nifa Ina ganin da sahannun wasu a gidan ta shigo taya akai har ta shigo gidan nan security ɗin waje basu gan'ta ba , dafa kansa yayi da ya sara mai yace "Hakane wallahi...., sageer yace "sai mun dage tukunna zamu kawo karshen irin wa'yan nan mutanan.., Tashi tareek yayi yace "Hakane Ni zan koma... dukkan wasu bayanai da ka samu ka turomin bazan ƙara shigowa ba sai dai inyi aiki ta computer Sannan zanyi shigar baza'ta in tafi barno...., ɗaukar sim ɗin nan yayi ya nanna ɗeshi ya zura a aljihu ya ruƙe file ɗin nan Tashi yayi domin raka shi yace "Allah ya temake mu ya kuma tsare..., Amin yace har gun lifter ya kaishi sannan ya dawo Flash back ABRAR ************ Ƙara ruɗewa tayi ganin ya fita ya barta aunty Ayesha ƙagota tayi ta rungume'ta tana lallashi shafa bayan'ta take har ta samu tayi shiru zaunar da'ita tayi akan gado ta fita bata jima ba ta dawo riƙe da Leda ƙatuwa yawa ta famfas ajiye tayi a kan gaɗon abrar ta ja stool ta zauna buɗe leɗar tayi ta zaro pad guɗa ɗaya wardrobe ta buɗe ta ɗauko pant ɗinta ta saita audigar tace "Abrar wannan jini daki kaga ko wacce mace nayin'sa shine shedar mace ta girma zata iya ɗaukan ciki.... kije kiyi wanka ki cire kayan jikin ki kisa wannan..., Ƙasa tayi da kan'ta kunya'ta kamata amsa tayi ba zato ba tsammani taga aunty ta ajiye mata ledat bra tace "Ga wannan sauran kiƙi amfani da ita ta muce ni da ke.., Yawa ƙasa ta tsage ta shiga haka takeji cikin sanyin murya kamar ko da yaushe tace ''nagode, tashi aunty Ayesha tayi tace "Maza kiyi abin da nace ga kayanki nan mijinki ya ba nasiya miki inya dawo kimai godiya inna juma zata zo ta shirya miki su a wardrobe..., tashi tayi tace "To .., shiga toilet tayi... Intesar da hafsa da basma suka shigo ko wacce ajiye jikar dake hannunta tayi ban da basma da ko littafi bata fita da shima zama tayi tace "Wash Allah nagaji wallahi malamin nan ɗan rainin hankali ne ...., baƙi buɗe intesar take kallon'ta lalle basma bata da kunya tun da yafara karatu ko a bata ce ba har ya gama hafsa kuwa ko biyawa ta kansu batayi ba domin duk ga baki ɗayan su ba kirki ne da suba...kan gadon'ta ta kwanta Abrar ce ta fito da ƙaton hijibi a jikin'ta harta gashin kanta ta wanke ya dame'ta tun da tazo gidan nan ko sau ɗaya bataje saloon ba cikin fara'a tace "Aunty hafsa kun dawo...?, gyara kwanciya hafsa tayi tace "Ehwllh matar yaya mun dawo..., harara abrar ta watsa mata ta juya ta buɗe wardrobe zuciyar'ta na wani irin bugu aduk lokacin da aka kira abbu mijin'ta takan shiga wani yanayi tana mugun tsoran'sa barin ɗazu da yayi wannan abin ya ƙara samata tsoransa a zuciyar'ta ajiyar zuciya ta sauke ta ɗauko riga doguwa me sauƙin nauyi bata cire hijabin'ta ba tasa ga kuma wannan bra da anty tasa ta sakawar dole dan ma me net CE ba soso ko ɗaya a cikin'ta hijabin jikin'ta ta zame dressing mirror ma haɗin gadon'ta ta nufa stool taja hairdryer ta ɗauko ta busar da kan'ta inteesar tace "Komai Allah ya baki abrar..., taɓe baki basma tayi tace "a'a ba komai ba sadaka fa aka bawa yaya ita kinsan'fa yahudawan nan fa sai a hankali Allah isa baturo'ta sukai ta kashe mu ba .... , ci gaba tayi da aikin'ta bata kula'ta ba bayan ta gama aunty Ayesha ta shigo tace "Ku fito lokacin dinner yayi.... Tashi sukai banda basma dake haɗa kaya da sauri aunty Ayesha ta dube'ta tace "Basma lafiya kike haɗa kaya..., ɗan ya tsuna fuska tayi tace "Aunty komawa part ɗin mu zanyi nayi ma ƙoƙari da na kwana hudu tare da baya hudiya ƙar nima a wayi gari aga na mutu...., ƙasa dakai abrar tayi zuciyar'ta nawani ƙona Cikin ɓaƙin ciki Aunty Ayesha tace "Wai basma me isa bakyaji ne... wannan ai cin fuskane to sai kin dawo..., tana faɗar haka ta juya tabar ɗaƙin inteesar ma dawowa tayi ta kwashi kayan ta yanzu ɗaƙin daga hafsa sai abrar Cikin kwanciyar hankali suke dinner bakajin ƙarar komai sai ta chokali ƙarar bugowar ƙofa su kaji da sauri ga baki ɗayan su suka ɗago ban da uncle Nasir domin ya fara gajiya da wannan gutsiri tsomar da ake a cikin gidan nan kullum ba kwanciyar hankali ya ɗebo su Hafsah ne lokacin da aunty Ayesha take da cikin Sultan abin mamaki duk yar tsamar dake tsakanin su da iyayensu basu hana shi ba saboda shi baya son yar aiki inna juma ma yan sharere da goge goge take musu tana gamawa ta tafi be a fusace mom hafsa ta shigo tana hura hanci cikin masifa tace "Wato shi yana gudun ransa shine ya kawo miki ita kika amsa dan neman suna hafsa maza maza haɗa kayan ki kizo mu tafi ko inci mutuncin ki yanzu wallahi...., kamar zata yi kuka ta buɗa baki xaya yi magana mom hafsa tace "Wallahi kina magana sai na ɓatar miki ..., tashi tayi ta shiga ɗaki ta gumi aunty Ayesha tayi abubuwa da yawa na damin ta tashi tayi ta hau sama tareek ne ya shigo tuni mom hafsa ta kama kan'ta be kula da hafsa da mom Hafsah ba domin kaf matan gidan ba shiga shirgin'su yake ba cikin mutuntawa Jan kujerah yayi ya zauna Form ya ajiye akan dinning table yace "Ki ajiye gobe jameel zai zo ya kaiki makaranta..., Tashi uncle nasir yayi ya bar gun karɓa tayi a hankali ta motsa laɓɓan'ta tace "Nagode Allah ya saka da alkhairi anty ta bani kaya..., ƙai ya ɗaga zuba mata ido yayi a hankali yace "Sai kuma me kike buƙata..., ƙasata tayi da idon'ta bata son wannan kallon da yake mata ko wanne lokaci in suka haɗo tana jin idanuwansa na yawa a jikin'ta bata da ba magana girgiza mai kawai tayi tun da ya shigo ya kurawa lallan hannun'ta ido ba zata ma tsammani taji ya kama mata hannu yawa me ciwon baki yace "Wayayi miki wannan kunshin....?, kallon ɓakin kunshin hannun'ta tayi yahau kan farar fatar ta tayiyi kyau wacce tayi zanan ta ƙare cikin sanyin murya tace "Wata ce wacce tazo yiwa anty kunshi tayi min.., Wani abune ya tukare mai zuciya yanzu fa inta fara zuwa makaranta maza da yawa zasu kalli hannun'ta suce yayi kyau kamar yarda yayi mai kyau cikin deep voice ɗin'sa yace "Kar ki ƙara yi.., kai ta ɗaga mai su take ya saki hannun'ta amma yaƙi cije lips ɗin'sa yayi yace "Kina yiwa su umminki addu'a in kinyi sallah....?, Kwallah ce ta taro a idon'ta tace "Eh..., tashi yayi ya cika mata hannu yace "Jeki ki ajiye kizo mu tafi zaki haɗamin kayana.., tashi tayi da ƙyar take tafiya saboda bayan'ta da ya zubawa ido bata dade ba ta fito riƙe hannun'ta yayi suka fara tafiya salim ne ya fito cikin suɓutar baki shi da abokinsa yace "Masha Allah kaga wata baby kuwa.., saurin rufe mai baki salim yayi yace "Kai rufamin asiri ka bari kwai wata gada da ake haɗawa tana waɗawa dashi zan aure'ta..., Allah yayi wa tareek ji dan haka duk abin da suke ya ji shi nunawa yayi kamar be gansu ba part ɗin'sa suka shiga ya rufe kofar floor sa yasa hannunsa ta buɗe shi ya fara shiga sannan ita ya rufe...... tun shigowar su safna na kallon su wani irin ɗaci zuciyar'ta keyi.. yanzu zai kulle kofa da ita waya san me zai faru wasu hawaye ne suka zuɓo a idon ta me yaji da sauri ta koma ɗakin'ta ******** kulle kofar yayi kallon'ta yayi hasken kwan lantarki ya haske fuskar'ta pink lips ɗinta sai sheƙi yake ba abin da tasa saurin kawar da kansa yayi yace "Ki shga ki buɗe wardrobe ɗina kawai trolley bag akan gado na a bude ki haɗa min kaya na ..., wasa ta fara da hannun'ta tace "Bansan bedroom ɗin ka ba.., Ɗan tsaki yaja yace "Zo in nuna miki..., tare suka jera ɗaukan system ɗinsa yayi ya fara aiki ita kuma ta buɗe wardrobe kayansa ta shiga haɗa mai yana kallonta lokaci zuwa lokaci ba abin da ke tsolemai ido irin kirjin'ta a duk lokacin da ya ganta yanzu ko da yasha maganin baya yimai aiki..anya kuwa ba shawar jameel zai bi ba ..... yace "ab..rar ya faɗa a rarrabe..., Juyowa tayi ta kalle shi tace "Na'am, Ture system ɗin'sa yayi yace "Zo.., ajiye jeans ɗin hannunta tayi tazo ɗurƙusawa tayi a gaban sa ɗagota yayi ya zauna da ita akan cinyar sa zamewa tayi domin jin wani abu yana gogar'ta.......🗣️✍️ DESTINY LOVE Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi *Sanarwa 🗣️🗣️🗣️🗣️* *`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free book kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *فصل 65 -64 פרק (perek)..* Ina be ba'ta damar sauka ba saima ƙara riƙe'ta da yayi yawa za'a ƙwace mai ita jikin'sa wani rin tsuma yake tun da ke be taɓajin wannan yanayi ba ba zato ba tsammani taji ya fara yi mata wani irin zazzafan kiss me tsuma zuciya da gangar jiki kuka tafara amma bema san tana yi ba tsoransa ne ya ƙara NiN kuwa a zuciyar'ta tayi dana sanin biyoshi ba adadi ..... Ganin hijabin jikin'ta zai hana shi aiwatar da abin da ayayi niya ya zare baƙin sa daga nata ƙoƙarin kwacewa take amma ina masu iya magana sunce....ƙarfin mace da namiji ba ɗaya ba cirewa yayi ya jifar ta ƙara ƙiɗima yayi lokacin da yayi arba da rigar dake jikin ta gown ce armless Allah yayi mai son gashi sai ya ci karo da tulin sumar'ta da tasa ribbon ta tubke gashin'ta zare ribbon ɗin yayi gashin ta ya watso har gadon baya karfa kuma ta abrar ruwa biyu ce mahaifin'ta Balaraben ƙasar Palestin mahaifiyar'ta yar ƙasar Isra'ilah wato (bahudiya) kyau biyu ne yasata a tsakiya zip ɗin gabar rigar'ta ya zuge ƙara tasaki..... Wacce dawo da shi hayyacin sa saurin cika ta yayi ta koma gefe ta haɗa kai da gwuiwa tana wani irin kuka abin tausayi tashi yayi ya haɗa kai da bango na wasu tsahun sakanni tukunna ya ɗago bedside drawer ya nufa ya ɗauki gorar rowan da ya ajiye tas ya shanye duk kuwa da yawan ruwan kallon agogo yayi yaga 9:00 cikin deep voice yace "Tashi ki tafi dare nayi..., 😂😅😅Malam tareek sai yanzu kasan dare yayi da kana nema kayi ......... uhmm uhmm baiwar Allah kamar jira take yi ta tashi ta manta dagaban rigar ta a buɗe kallo daya yayi mata ya ɗauke kai yayi baya son raini gashi ya jawo abin da yarinyar zata raina shi cikin haɗe girar sama da ta ƙasa yace "Tsaya ki ɗauki hijabin ki sauran kuma inji wata magana....sai nayi miki abin da yafi wannan, ɗauka tayi jikin'ta na rawa yawa mazari kai ta ɗaga mai ganin duk wani me hankali zai iya karantar yanayin ta yace "Shiga toilet ki wanke fuskarki..., a wannan ƙaron ma batayi magana ta shiga a kan sink taga soap dispenser matsowa tayi ta wanke fuskarta wani irin zogi bakin'ta ke mata musamman kirjin'ta da tun a hijabi ya sha matsa fito wa tayi tana raƙuɓewa a jikin bango Fita yayi ya buɗ kofar floor tamkar wacce kwai ya shewa a ciki haka take tafiya a bakin kofa ya tsaya fita tayi ko waiwayen'sa batayi ba karo ta ci da mutum a bakin gate ɗin shashin nasa ja baya tayi salim ne da abokinsa ƙara ta sa ta fara ja da baya riƙe mata hannu yayi gam ƙasa kwace tayi ihu take gidan shiru.....jan ta yake Can kuwa bayan fitar ta zuciyarsa wani irin tsanan'ta bugu tayi har ya kulle ya buɗe dai dai sautin ihunta zuciyarsa wani irin bugawa tayi da sauri ta dafe saitin inda zuciyarsa take da sauri ya fita dawowa yayi ya ɗauki gun a cikin lokar da yake ajiye ta ya fita har sun shigar da ita mota a guje ya hau motar'sa ya fisge ta binsu yake suma da suka gane yana bin su ƙara gudu sukai Ice man bani tuƙin nan wallahi muddin tareek ya kama mu zai ya kashe mu kasan bashi da imani wata iriyar zuciyar ce da shi Faɗar salim Ice man ruɗewa yayi domin ya sheda akwai lokacin da suka kama wani dan fashi a unguwar su tareek be fito da shi ba sai da ya sumar da shi da yake in kasan mutum ka sanshi duk fusakar su a rufe amma da ya fito kallo ya gane tareek da ya fuskanci ya gane sa besan ina ya samo number sa ba yayi mai text message yace `wallahi ka sake naji maganar nan abakin wani ka ganni Ni dass ne sai ka sha mamaki` gumi ya sharce daman shi baya neman mata amma salim ya zuga shi su ɗauke'ta ko dan su baƙan'ta tawa tareek yace "Kaga salim mu hullar da ita..., da sauri ya kalle sa yace "Kai baka da hankali ta mutu fa..., Ko da jin zancen su abrar ruɗewa tayi Fito da kansa yayi ta window ɗin motar ya ....... Samin nasar harbin tayar motar yayi chak ta tsaya da sauri ya fito a kuje suka fito harbin ƙafar salim sai ta abokinsa yayi ina ya gudu harbin be samesa ba da sauri ta fito rungume sa tayi tana kuka ransa ya ɓaci iya ɓaci hutar kishin'ta sai ruruwa take a zuciyarsa Dafe ƙafa salim yayi yayin da azaba ke ratsa kashin'sa tareek yace "Wallahi ko kallon da be gamshe Ni naga ƙara yi mata sai na datsai hannunka ta hanyar harbi hannunka kuma daka riƙe'ta yanzun nan zan hukunta shi bindiga yasa ya harbe ɗan ya tsansa......... wata ƙara ya saki suma abrar tayi riƙe'ta yayi da ɗaya hannu tace "Idona idon abokin ka kashin sa ya bushe wallahi ko an faɗa muku bani da information ɗin ku kuna sida koken da sauran kayan shaye-shaye ita kanta mahaifiyar ka tarata nake ta guji ranar da zan waiwayo kanta yana faɗar haka ya juya ya ɗauki abrar yawa wata yar baby a kujerun baya yasa ta da yake baya rabo da ajiye ruwa roba daya ya samu juye mata yayi a fuska ....agigice ta farka tana cin karo da fuskarsa ta ja baya ta saki kuka a yanzu tsoron da take mai ko ganin'sa bata sanyi ashe shima bashi da imani kamar yan Isara'il duk mutumin da zai iya kashe rai ai abin gudu ne da ƙarfi ya rufe motar ya koma ɓangaran driver tuƙi ya fara har yaje waje jen gadon ƙaya yaga bazai iya kara sawa ba duk da be gani ba amma zuciyarsa Imagen ɗin abin da ya faru take mai dishi dishi ya fara gani a bakin titi yayi parking gashi be ɗauko waya ba balle ya kirawo jameel idon'sa ne yayi ja aman gudan jini yayi tuni ya ɓata gaban rigarsa abrar ta haɗa kai da gwuiwa bata san me ke faruwa ba jin shurun yayi yawa ta ɗago a zaton ta sun zo gida ya fita ya bar ta gashi motar tinted ce har ta glasses ɗin gaba tinted ne balle agan su a temaka musu jin saukar numfashin sa fat fat ta leƙa riƙicewa tayi komawa tayi gaba tana kuka tana girgiza shi tace "Dan Allah abbu kar ka mutu ka tashi...., abin da take nanatawa kenan..... POV SHATTIMA BABA GANA Ya aziz tun waccan week ɗi kake samin rai amma kaƙi kai ni wajan lion operating system ɗinsa ya ci gaba dayi be kulata ba ya gaji da iya shegen lubna gwara ya kawo karshen matsalar su jiya abbu yaje barno akan auran su to cikin yardar Allah da aka ga abin na gida ne manya suka ce bawani jan magana suka ɗaura aure shima labari yau baba ke bashi amma ba za ai biki ba sai ta gama makaranta.... ga jiya tayi da tsayuwa ta ja kujera ta sauna kusa da shi da yake yana study.room jan system ɗin tayi cikin marairaice wa yawa zatayi kuka tace "Ya aziz magana nake fa dan kaga ummi bata gari shine kake min shiru to wallahi inta dawo saina faɗa mata baka riƙe amanar mu da ta baka ba kuma yau zan koma gida gaggo..., Medical glasses ɗinsa ya cire ya ajiye yace "Wallahi lubna kikeyaye ni...hmmm ya ja ƙwafa..., tashi tayi tace "Alkawari fa kai min zaka kai ni..., Tashi shima yayi daga shi sai three quarter sai singlet yace "Eh yanzu kuma na fasa last week har status kikai da pictures ɗin tareek wato har gidan radio kike binsa ko ....?, bubbuga kafa ta shiga yi komai na jikin'ta na rawa short gown ce a jikin'ta me hannun shimi da alama shirin bacci tayi sai ɗan mini hijab da tasa tace "Nifa fa fan's ɗinsa CE wallahi yana burgeni..., Cije lips ɗinsa yayi ya lura in ba maganin bakin lubna yayiba ba zata yi mai shiru da zancan tareek ba Allah ya ɗora masa sonta ita kuma ya lura tana masifar son tareek har bata iya boyewa Fusgota yayi ƙara tasa rufe mata baki yayi duk da yasan ba me jin'ta daga shi sai ita nur da aisar sun tafi shan ice-cream ita cewa tayi ba zata ba sai dai ya kai ta gun tareek ai kuwa suka bar ta har ta kwanta tsautsayi ya kawo ta gunsa rabon ya kashi.......uhmm a gunta Zaro ido ta shiga yi ganin ya rungume'ta cizon hannun'sa tayi buɗe mata baki yayi ta buɗe baki za tayi magana ya haɗe bakinsu......✍️ Za ku iya hanzar'ta payment ɗin ku ta wannan hanyar domin a 66-67 na gama book one ta wannan hanyar 8141785374 Amina alhasan Muhammad opay back Ko katin waya ta wannan number 09061890481 Kuyi screen shot ku turo ta wannan number +2347067953066 nainarh kd's KO ta 07088154897 DESTINY LOVE Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi *Sanarwa 🗣️🗣️🗣️🗣️* *`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free ne kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa na ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`* *End of book 1* Ku hanzar ta payment ɗin ku ta wannan hanyar Opay 8141785374 Amina alhasan Muhammad Kuyi screen short ku turo ta wannan number 07088154897 Kar Ku Bari a Baku labari *************** *فصل 67-66 פרק (perek)..* Ƙoƙarin kwacewa take amma ina ta kasa ala dole ta hakura ta sallama dan kansa ya sake ta yace "Wallahi duk sanda kika ƙara yimin tsiwa ta wannan hanya zan hukun'ta kii.., Kuka lubna tasa tace "Ya aziz yanzu abin da kai min ya dace kai ne zakai faɗa dawani in yayi min haka amma kai kake yi min wallahi Allah ya ...., Bata ƙarasa ta fita a guje ganin yayo kanta dawowa yayi ya saki dariya har da riƙe cikin tabbas a aure NI'IMA NE.. Can kuwa da gudu lubna take saukowa daga staircase ɗin nur da aisar suka turo kofar floor kallon anya kuwa lafiya nur kewa lubna tace "Lubna lafiya kin ga yarda kika kuma kuwa.....?, Ajiyar zuciyar ta saki tace "Lafiya..., ta barta a tsaye da sakakken baki kai tsaye bedroom ta shiga rasa meke mata dadi tayi tsanar aziz ce ta durar Mata zuciya ashe shima dan iskane wayar ta dake kan drawer ce tayi ƙara alamar shigowar saƙo da sauri ta duba tsaki tayi ganin message ɗin aziz ta ajiye wayar Nur ce ta turo kofar bedroom tace "Lubna jibi su ummi za su dawo...yanzun nan ya aziz ya ke faɗa min., tagumin da tayi ta zare yace "Allah ya dawo da su lafiya..., Amin nur tace ***** Morocco prisoner's Ƙarfe 11:30 sosai gidan gyaran halin yayi duhu kasan cewar wannan shashi ba hutu wata mata ce da me tsaran gun suke tafiya ko tsoro basa ji saboda ko .... fitila basu haskaba suna tsoron tunu war asirin su gaban wani daki suka bude dattijon mutumin runtsai ido yayi saboda sun haska shi da fitila shi kuma be saba da ganon haske ba yau shekarar sa talatin da bakwai a ɗaure a wannan gu Farine tas duk suma ta cika fuskar'sa cikin ɗacin rai wannan matar da take sanye da bakaken kaya ga liƙab a fuskarta tace "kaga har ka tsofa a nan gun Ka hutar she da rayuwar'ka ka faɗamin inda yake a cikin gidan ka a ina ka ajiye shi....?, ɗago ƙansa yayi ya kalle ta ya saki murmushi me ciwo yace "Gwara in ƙara rayuwa'ta a nan da ki cutar da shi shi wani shashine a jiki'na ina tabbatar miki indai ɗan halak ne zai neme ni duk inda nake ina ji a jikina yana nan zuwa gare ni .....?, Bata dubi tsofansa ba a zafafe ta daga hannun ta zata mare shi saurin riƙe hannun'ta wannan me kula da gun yayi yace "Ya kamata a kyale mutumin nan bashi da niyar faɗa mana inda taswerar zanan kwatin nan take, cikin tsananin tashin hankali tace "Wallahi ko zanyi yawo tsirara sai naga bayan'sa yaro ƙarami yana yawo a ban ƙasa bamu san inda yake ba sai dai ban cika yar MASARAUTAR TAIFUN BN SABIT, Murmushi yayi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace "Milkin da ɗanki yake na hucin gadi ne amma asalin sarki yana nan zuwa inda Allah...ya rayu besan asalin sa ba yana cikin bahagon gida me cike da zalinci., A ko daya she maganar da yake faɗa mata kenan a duk lokacin da tazo duk wani harafi na maganar shi kamar digar dallama ce har tana harɗewa ta fita me tsaronsa ne ya rufe gun zuciyar ta ke wani irin ta fasa gurin da ta faka motar ta ta nufa duk tsananin duhun dake gun be hanata ganin gaban ta ba buɗe motar'ta tayi ta shiga da gudu ta fisgi motar..... POV Tareek abrar ɗaƙyar ya iya ɗaga kan sa chak ta tsaya da kukan da take cikin rawar murya tace "Dan Allah kar ka mutu...., Sitiyarin motarsa ya kama a hankali ya fara tafiya yana cije lips ɗin sa Allah ne ya kawo su gida amma abrar ta fidda rai da isowar'su gida lfy buɗe kofa yayi ya fita Itama fitowa tayi fitowar abbey da sauri yace "Subbanilahi tareek .., dafa mota tareek yayi ya ɗaga masa hannu yace "bakomai fa zuwa an jima zan dawo dai-dai, ƙaraso wa yayi ya riƙe shi karan farko kenan a rayuwarsa ta ya kula da cutar tareek kwantar da kansa yayi a jikin mahaifin nasa yana fitar da wahalallan numfashi Sitti ce ta fito tana salati tace "Yau me zan gani yasin sai kin bar gidan nan daman bayahudan mutum imani ne da shi ai gashi kana ji kana gani zata hallaka maka ɗaya....., Mom amina ce ta fito da waya a hannun'ta tace "Innalillahi sitti wannan wacce irin ƙaddarah ce yanzun nan yan sanda suka kirani salim yana asibiti an harbe shi..., da sauri safna dake bayan mom amina tace "Ai wallahi daman na fada muku wannan yarinyar annoba ce gashi nan zata kashe min miji fus gota safna tayi ta fara duka ma zato ma tsammani tareek ya ƙifa mata mari yace "Wallahi ƙazamin hannun ki ya sake ya ƙara taɓa jikin'ta sai na miki rashin mutunci.., Kama kunci tayi hawaye nabin fuskar'ta mom hafsa da take jin yau kamar tasa ruwa a ƙasa tasha tace "Sitti wallahi bazan yarda ba alhaji kana gani yana jib garmin ya' amma kayi shiru...., "ƙyale shi tsayawa na yi inga iya gudun ruwan sa yau sai ta bar gidan nan tun da ba gidan uban'ta bane..., Ran abbet ya ɓaci yace "Haba Abdullah Ka temaka min mu kai shi asibiti amma ka tsaya kana magana. Alhaji abdulhakim yace "Yaya yanzu damuwar mu shine wannan annubar ta bar gidan nan..., girgiza kai tareek ya shiga yi ba damar magana yana so ya faɗi wani abun amma bakin'sa yaƙi bashi haɗin kai a hankali idanuwan'sa ke lumshewa Ƙara abrar tasa ganin ya mutu da sauri anty Ayesha da taji hayani ya ta fito da ƙyar take iya ganin gaban ta ganin tareek a ƙafaɗar abbey kamar ba rai uncle nasir rungume shi yayi yace "Haba yaya yan kuna ganin halin da yake ba abin da ya dame ku kun tsaya abin da ba ruwan ku .....haka fa kukai da mutuwar baffa wai yaushe zaku yi hankali nifa wallahi ina zargin baffa be mutu ba ba gawar'sa aka kawo mana ba amma ku ta dukiya kuke wai yaushe sitti zaki zama tsayayyiyar uwane....? Me son hada kan ya'yan ta .., Matar abbet kuwa tana sama tana kallon'ta farin ciki ne ya kamata ganin yau gidan suna nema su cinna mai huta....kowa ya rasa Azafafe Alhaji Abdul Hakim yace "Ba shakka nasir wato fitsarar ka har takai haka yau sharri zakai mana ko ka fito fili kace mu muka kashe baffa ina cewa ɓakin cikin abin da Ubaidullah ya aikata ya haɗiyi zuciya ya mutu likitoci sun gwada shi kafin akawo mana shi har wanka sukai mai saboda kai bakin ka na iya sharri ne shine kake faɗar haka Allah yayi wadaran halin ka nasir..., Yaya rabu dashi daman nadade da sanin bakin su daya dan haka sitti yau kowa yasan matsayarsa dole ki fito da kudi a bawa Kowa hakkin sa dan wallahi dole in bar gidan nan tun kafin bayahudiya ta kashe mu ga ishara nan wanda ya kawo'ta ta bashi wani abin yaci ya mutu...., Abrar komawa tayi yawa mahauciya tayi kuka ta faji sai kallon kowa take zuciyar'ta na harbawa anty Ayesha ce ta rungume'ta tace "Wai me isa kuke haka ku temaka ku kai shi asibiti daman ai kunsan halin ciwon tareek bayau ya saba ba kar ku ƙala mata sharri...., Wani kallo alhaji Abdullahi yayi mata yace "To tsaka uwar muna fukai sannu yar iya ke wai me isa bakya fahimta shishshigi kika amma ba farin jini hice ko ai dan ɗan uwa nane shegiya da kafa yawa katafila...., Ran sitti ya ɓaci tace "Anya aysha zaki ga Annabi kuwa wato zuminci kike son rabawa..., Uncle nasir ya kama tareek ya shigar da shi mota cikin fada umarni yace "A'isha ki kama'ta ku koma abbey zo mu tafi kyale su... Kamar daga sama suka jiyo wata murya da sukai shekara da shekaru raban'su da ji a yayin da abbey suka bar gidan a guje suka faɗawa matar ƙura basu kula da ita ba .... Ana wata ga wata yau Allah ya karya alkadarin sitti haka safna ta raya a zuciyar ta uwar masu mulki ta dawo duk tujarar sitti tana tsoranta,.......✍️ Wane wannan tsohon......? Shin wane tareek labarin da abbey ya bayar gaskiya ne....? Wacce irin soyayya tareek da abrar zasu shin fiɗa....? Abrar zata bar gidan ko kuwa zata zauna....? Wace ce wacce ake cewa NANNE ...? Wace NAJUWA BUKAR WANE former governor...? Nucy hibba goga Wace mahaifiyar tareek Wacce ummi da shattima baba gana me take ɓoyewa Duk wannan amsar taku tana cikin book 2 🔞akwai fa chakwakiya kudai ku hanzarta payment ₦400