[5/31, 22:11] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI🤍💙* _(Gado nah)_ Book 1 Page 1&2 Oum Aphnan✍️ Bismillah! _Gargaɗi_ Ban taɓa zagi akan littafi ba ,Amma bana duk wacce ta karanta mun littafi bata biya ba ,ko aka ɗaura mun Littafi a wani shafukan sada zumunta ko utube mutum shi da Allah. Don haka in kinsan zaki siyane don ki ba ƙawarki kawai na hutar dake karki siya,haƙƙin mallaka nane naki karantawa. _Paid Book_ Regular 300#, Vip 500# , Special 1000# via Hassana Mohammad 7782217014,Fcmb or wxp dix Number 09065990265 _Laraba,2pm._ "Malam kaiwa darajar tsohuwar ka ,yau dai ka barni in shiga Dan girman Allah!,makona uku kenan ina sintiri ka hanani shiga" Wata wahalalliyar mata da a ɗebe zamu bata shekaru 25 da haihuwa amma tsabagen wuya,duba da yanda bakinta ya bushe ya tsage yina fidda jini ta tsakiyan leɓenta na ƙasa,ga hijabinta tamkar anci wasar sallah akai,ƙafarta sai kace wacce ta kewaye Nigeria da ƙafa,ya daddare da faso gashi yayi buɗuɗu, Kallon Farko sai an bata shekaru Arba'in . Haka ta manne a jikin ƙarafunan get ɗin ta kakkama tana cigaba da roƙon sikyuritin dake jingine da get ɗin wajen ,saidai tamkar baisan tana magana ba ,sai latsa baby Nokiar wayarsa yike . Alamu dai ya nuna inda sabo ya saba da Nacinta Sarewa da roƙonsa tayi ,don haka taja wata doguwar Ajiyar zuciya ,saiga hawaye masu raɗaɗin fita suna gangaro mata a dakalin kuncinta "Ya Allah,Ya Sarkin da kayi talaka kayi mawadaci ,kayi mugu kayi wanda ake zalunta Ubangiji na,ka kawo mun wanda zai tausaya mun ,ya dubi rauni na ya Rabbb" wani shasheƙane ya sarƙeta maganar ya daina fita kawai sai ta haukace da tarin Azaba saboda yanda numfashinta ke barazanar ɗaukewa a ƙirjinta. Alhaji Saddam Mamman Tamkar wanda aka tsikara ya kalli agogon dake manne a katafaren office ɗinsa, zumbur ya miƙe ganin lokacin azuhur ya shiga ,yina fitowa daga ofishin sa kuwa ma'aikata dake dakon jiransa ,suka dafe masa baya ɗuuuu sukayo waje ,zasu nufi masallacin dake ta bayan wajen . Har zuwa lokacin bata fasa tari ba ,ga idanuwarta sun duddulo waje sun jajir tsabagen Azaba . Alhaji Saddam dakatawa da tafiya yayi sannan ya ƙwalawa securityn kira "Malam Tukur!" Zumbur yayi ,sannan ya yi saurin jefa wayar a aljihu ,ya amsa a furgice ,sannan ya waigo inda take yana mata alamar gargaɗi da yatsa. "Dakata!,meke faruwa ne anan wajen?" Sunkuyar dakai yayi ,ya ɗanyi gungunan maganar da baza'a taɓa fahimta ba "Shikenan ban son jin komai a buɗe mata ta shigo" Ji yayi kamar kar yabi umurninsa amma ya ya iya? Buɗe mata get ɗin yayi ,aikuwa cikin bala'in gudu ta shigo harabar tana cigaba da tarin taje ta zube a gabansa "Yallaɓai kayi mun rai ka ceceni kasheni zai yi ,kwanakin mutuwa na a ƙiddidige yike yau saura kwana biyar!!!" A mamakance ya ɗan kalli gabansa da ta turmusu, ya ɗan tattare giran sama da ƙasa "Baiwar Allah tashi tsaye ,ban fahimceki ba ,waye zai kashe ki ɗin" "Mijina ne yallaɓai, mijina ne " "Mijin ki?!" Ya tambaya a mamakance "Eh,wallahi da gaske nike ku taimaka mun,Allah shine mai hukunci ,amma kuna taimako,ku taimaka mun kune ƙarshen fatana ,idan kuma baku taimakeni ba,to zan haƙura zan koma maƙabarta da kwana har zuwa ranar mutuwata don nasan tsimayinta nike!" Kallon wani ɗan sanda dake gefensa yayi "A bata ruwa da Abinci ta natsu muna dawowa daga sallah" Yina gama bada umurnin ya ɗauki hanyar masallacin ,ya daɗe rabon da yaci karo da irin mutanen nan ko don yakai ƙololuwa ne oho! **** Bayan minti Arba'in Tananan zaune yasa aka kirawo ta ,jikinta ko na azaban rawa ta bi bayan massenger Alƙalin "Baiwar Allah meye kuken ki?" Hawaye ne ya cigaba da mata Ambaliya a fuska ,da ƙyar take basa bayani cikin azaban raunin ta ,tsam da rai yayi ,kafin ya umurci massenger ɗinsa da ya kira wanda zai rubuta ƙaran ,sai a kai ma mijin nata sammacin kotu "Baiwar Allah meye sunan wanda ake ƙaran?" Shiru tayi ,ta ƙi magana "Malama ,faɗi sunan mijin naki" cikin sadaƙarwa da raunin murya tace "Alhaji Sallau Achisu ,Inkiya MAYE!" Ai bata rufe baki ba ,fuskokin kowa na ofishin ya sauya.,mai rubuta ƙarar a hanzarce ya kekketa takardan Hannunsa "Wannan matsalar ku ce ta cikin gida Malama ,bazaki tsoma rayukan mutane da yawa a watangariri ba ,tashi ki fita!!" Ya daka mata wani mugun tsawa ,wanda saida taji kamar zata tsullo fitsari a wando "Me yasa zaka koreta ehem muntari?,A taƙaice ma me ta faɗa da zafi daya tunzura ka?" "Ranka shi daɗe ,MAYE fa kaji ta ce shine mijinta? Maye fa ,mutumin da ko tsuntsu ya gifta ta inuwar garden ɗinsa kwanansa ya ƙare ......yallaɓai case ɗin matar nan sanannen case ne da ta saba zaga kotuna da ofisoshin ƴan sanda da dama a ƙasar nan kuma kokenta ɗaya shine Su raba mata AURENTA da maye......Amma saidai duk mutumin da ya karɓi ƙarar a ranar baya kwanan duniya !! ,Nikuma a gaskiya ban shirya maida yarana marayu ba ,Matana bazawarai!!..." Tsam ta miƙe jiri da hajijiya na kwasarta ,a ranta tana Ayyana nan ɗinma babu Nasara,har ta fice ta nufi harabar kotun ,sam bata damu da Muryar dattijon da yaso taimakonta ba dake faman ƙwalla kiran "Baiwar Allah" A daf da get taja ta tsaya saboda get ɗin da aka kware ma wata ƙatuwar mota ƙirar prado Baƙa da baƙar tint,cak ta tsaya tana jiran su shige ta fice "BEEEE!!" Wani zabura tayi ta fara waige² tana son ganin ta inda zata mutum ɗaya jal a duniya dake kiranta da Wagga suna A hankali aka buɗe murfin motar ,wani Ingarman namiji ne ya fito ma'abocin choco skin cikin Black suit da sukayi bala'in kwanciya a jikinsa Cikin Izzah wanda ya gama bin jinin jikinsa ya ja ya kwanta a jikin motar sannan yasa hannu ya ɗage baƙar shade ɗin da ya sakaye ƙwarar idonsa Cikin dakuwar bugun zuciya ta nuna shi da yatsa "SARKI ! .... " Kawai sai hannunta ya fara rawa Ko a jikinsa da halin da yaga ta shiga saima hannunsa daya nitsa a cikin sumar kansa ,cikin lallausar muryarsa yace "Na'am MAKAMA TA!...Zo nan " Kallon kanta tayi tun daga sama har ƙasa ,bata taɓa zaton sak ta zama bata da banbanci da mahaukaciya ba sai yau,ina ita ina raɓar Sadiq a haka? ,aikuwa da sauri ta ciɓa ƙafarta tayi waje harda ƙarawa da gudu da sassarfa "Ku bita kar ku bari ta ɓace" yina bawa yaransa umurni ya danna kai cikin kotun ransa na azalzalarsa "Me ya kawo ta ?me take so?" Tambayar da ya soma jifansu dashi kenan ,cikin rawar murya suka labarta masa mai ya faru da tarikhin waye shi mijin nata Da ƙarfi ya dunƙule hannu ya daki tebur ɗin gaban alƙalin wanda yasa printer ɗin dake kai yayi tsalle ya faɗi gefe ya farfashe "Zanci uwarka maye ,Sai na raba auren dan uwarka ,yau ina so in bar duniyar" Abokinsa Yusuf fagachi da sauri ya zo ya dafa kafaɗarsa "Allah ya huci zuciyar yareeman mu,a bi sannu yallaɓai" A zafafe ya juyo ya watsa masa Idanuwarsa da suka rine suka zama jajaye nan take "Ina wasa da kaine Yusuf?" Shiru yayi sannan ya sunkuyar dakai don ba ƙaramar aikin Prince Sadiq bane yanzu ya tsinke sa da mari batareda ya duba abokantakarsu ba. "Allah ya huci zuciyar yareema" fuuu ya fice ,wanda suka zo tare suka dafe masa baya Shikuma Yusuf fagachi lafewa yayi a jikin mota ya kwaɗawa Gimbiya Ramlah kira a waya Ramlah da tashinta a barcin kenan tun da tayi break fast ko kayan barci bata cireba,wani mugun miƙa tayi ta saki Hamma ,sannan ta ɗan jawo wayar ta saki tsaki gamida ɓata fuska Muryarta can ƙasa a dushe "Fagachi yadai? Ina mijina yike?" Ɗan jan fasali yayi ,kana ya magantu "Ranki shi daɗe ,ina tunanin yaufa akwai ƙura ,koda sarki ya dawo ki lallaɓasa don kafiyarsa da taurin kansa da ya sassauto shekarun baya da suka wuce ,to ina ganin ya dawo ,mutum na haiƙe masa yina iya fyarɗe sa,murus mutum zai shaiƙa barzahu " Zare ido tayi sannan ta dafe ƙirjinta da sauri kamar yina tsaye yina kallonta "Yusuf? Kana haukane ? Yariman kake jifa da miyagun zantuttukan nan? Ni ban auri ɗan ta'addaba kar ka sake kiran min miji da siffofin nan,wani shashanci kenan ,kar kayi tunanin don yarimana ya kasance abokinka bazai iya maganinka ba..." "Ki dakata ki saurareni " ya faɗa a daidai sanda yike shiga motarsu Tsaki taja ta kasha wayar tana cigaba da ƙunƙuni ,kafin ta fara ƙwallawa kuyangarta kira . ****** Yareema kam tun da ya shige mota ya manne fuskarsa da baƙar shade ɗinsa bai ƙara tamka kowa ba ,tunanin sa ya tafi wajen tuna Abubuwan da suka faffaru a baya ,har abada bai taɓa tunanin Bilqees zata tsinci kanta a kwatankwacin irin wannan Rayuwar ba. Haɗe Hannuwarsa yayi waje ɗaya ya matsa da ƙarfi sukayi ƙara "Ni na ja maki Bilqees inada nawa kamashon zunubin ,dole wannan gayen ya karɓi hukunci daidai laifinsa ,muzuba Ni Ko shi............." *Waiwaye...🚶‍♀️* ©Alheri Writers Association *Filin Mu Tallata Hajarmu* Kema zaki iya badawa a sanya maki tallar hajarki a pages ɗin littafina akan kuɗi 2k a page ,a status ɗina kuma 1k. Mata kuna ina??? Ehem Akace in kin ji kira samu ne *Hajja mai gyaran aure* ta taho maku da zafafan magungunan mata ƴan gaske,tafiyayyu maras Algus,iya kuɗinki iya shagalinki ,ko mijin ki bai saba ihu ba ,Alƙawarine wannan sai yayi , Magunguna na dai ,Akwai garurruka Gumba Tsimi Tabaje Jigida me matsi da niima Jigida mai saka farin jini awarwaron farin jini da mallaka Zobban farin jini da mallaka Haɗin Ƴar gata Zuma na musamman Cicciɓi Kaza dahuwar uwargida da amarya . Ƴan shila Haɗin kifi Ɓata jikin Kishiya Maƙale mata Haɗin karya gado .da sauransu. Mu ƙa'idar maganinmu bamu badawa sai mun maki bincike in baki da infection in kuma akwai sai mun maki magani Hajiya ,maganina nagartattune an daɗe ana yabonsu ,kar in cika ki da zance wani abu sai kin amfani dashi wallahi sai kin kawo ƴar uwarki Domin ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan Numbobin 09060703187 Serious masu saya don Allah🙏🏻 [5/31, 22:11] 😘😘😘: https://chat.whatsapp.com/HsUdTNhf6FkAaXY64sBS0O *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado nah)_ Book 1 Page 3&4 Oum Aphnan✍️ *Gargaɗi* Littafina Na kuɗi ne ,ban yarda A ɗaukar mun a saka a kowata kafa ta yanar gizo ba. _Gidan Makaman Gari_ Gidane Tafkeken gaske,Na dandaɓaryan ginin laka,amma an masa zanen gidan sarauta da Hannun magini Tundaga fuskar gidan har can sama wajen indaroron da yike fidda ruwan saman soron gidan musamman lokacin damina....., Gidane mai zurfin gaske da sai ka wuce zauruka guda tara masu tsananin duhuwa,wanda tsabagen duhu da rana sai an sakawa zauran tsakiya fitilar aci balbal. Gidane na dangi ɗaya mai ƙunshe da sasuka biyar ,wanda yafi kowanne girma nan ne sasan MAKAMA Kaf gidan sasan Makamane kaɗai aka mulmule da sumunti ,akayi wa ƙofar ɗakunan matarsa biyu shaye a gaban ɗakunan su ,kaman varenda luwai da sumunti ,amma sauran tsakar gidan dandaɓaryar ƙasa ne tataaa iya ganinka ,sai ƙatuwar bishiyar mangoro da ta cika sassan da rassan ta wanda ya baiwa ilahirin yaran makama inuwa ,nanne wajen daka da sussuke nanne wajen shimfuɗa taburma aci abinci ko hira . Ɗuƙe take a ƙarƙashin turken dokin makaman sai faman yankewa dokin farata take da abun datsewa ,gefenta munjagara ne ta kwashe rankatakaf dattin dokin ta tara a gefe ,tana jiran ta ida yankan kofaton ta kwashe ta ɗure a buhu Ba zato ba tsammani taji an ƙwalla mata kira "Balkisu?....Balkisu wai kina Ina ne?" A furgice ta saki abun yankan ,ta ɗago ta sharce zufan da ya tsatsafo mata a goshi Buɗe iya Muryar da ilahu ya bata tayi ta Amsa da "Na'am umma ina zuwa" ta kwasa a guje zuwa hanyar ɗakin su . Sadiya da Rahma dake zaune ƙarƙashin Inuwar mangoro ,kallonta sukayi ta yanko a karce suka bushe da dariya "Wohoho iska na wahalda mai kayan kara ,ƴar na gada ,a gama iyayin dai tas ,ƙarshen alawa ƙasa an tsotsa iskanci dai a nono ko ya kikace sadiya" Daganan rahma ta miƙo hannu suka tafa da safiya ɗan jim tayi ta kasa motsa ƙafarta bare ta tafi ,habaicin ƴan ubanta na ɓata mata rai amma ya ta iya? Ji tayi tamkar yau ɗai ta tamka su ,saidai Ummanta ne a wannan karon ta kuma ƙwalla mata kira harda ƙari da mulmuleliyar Ashar. Ɗauke kai tayi ta shige ɗakin da sauri "Gani umma" Wata ƙosashiyar Hajiya na gani zaune cikin adon doguwar rigar Atamfa ,kan ɗaya daga cikin jerin wasu ƙosassun kujeru zaka rantse da Allah ɗakin nan ba a cikin gidan yike sbd ynda yasha adon manyan dardumai en Saudi da tafka tafkan labulai ,fanka na sama da na tsaye sai wulwuli suke yi suna fidda Iska Hannunta riƙe yike da wayarta tana shafa shi a hankali ,tamkar ba itace ta ƙwalla kiran Bilkisu ba da manyan Ashar ɗin da ta zuzzuba . Ɗan raɓewa Balkin tayi a ƙofa ta riƙe labule,tana kallonta a ido a ido "Na'am Hajiya mama gani" Kafeta tayi da daƙwa ²n Idanuwarta cikin tsantsan takaici ,A ranta tana ƙissima wai ɗiyata ce wannan?? Hakan ya bani daman yi mata kallon tsaf Ni kaina. MashaAllah Yarinya ce matashiya da bazata haura shekaru Goma Sha huɗu ba ,saye cikin wata dark maroon ɗin Abaya da yayi mugun dacewa da kalar fatar jikinta ,farace ,irin tar tar ɗin nan kyakyawace ita tun yanzu kafin maƙerin ƴan mata ya ida zanota ,saidai ƙafafuwan ta da hannunta sunyi futu futu da ƙoran sasan doki "Balkisu ke wata irin jaka ce? Eyee ?" Sunkuyar da kai tayi cikin sadaƙarwa tasan yau zata lallasu "Jibi jikinki...in ƙici in ƙi sha in siya maki Riga dubu sha takwas kije ki gurfana a turken doki kina ma dawakan ubanki bauta ? " Karkaɗe hannuwarta ta shiga yi "Umma hannu ne kaɗai na ɓata Allah bansa gwuiwana a ƙasa ba ,kin ma gani" Wani malolon takaici ne ya ɗebeta ta rarumi wani kofin gefenta ta cillota dashi . Tsalle ta daka tayi baya da sauri "Kina taka ƙofar ɗakin nan sai na lahira ya fiki jin daɗi ,kinsan ke nike jira da inda zamu ko?" Cikin rawar jiki ta ɗauki buta taje ta wanko ƙafarta da hannu ta shafa Vaseline ta wuce kwabanta ta ɗauki hijabinta ta saka ,ta fito falon ta sameta tana nan zaune tana aikin shafa waya Kallon wutsiyar ido tayi mata ,kana tace "mayafin kayan fa?" Idonta fal ƙwalla ,ta sunce hijab ɗin ,ta warware ɗankwalin da ta kindima ɗauri dashi ta ɗan naɗeshi a wuya Sai sannan ta ɗan sakar mata ɗan murmushi "Maza jeki wajen matar audu in ta gama shirya Abdul ta bakishi ,mu tafi" Da "Tohm umma" ta Amsa ,ta fice zuwa farfajiyar gidan , fuskarta ba yabo ba fallasa ,Su sadiya sai sannan suke karyawa da wata irin tsinkakkiyar koko da ƙuli ƙuli ba sugar,aun barbazu ƙuda sai parade suke a inda suke Raɓesu tayi ,ta shige ɗakin matar audu ,wacce ta kasance matar wan babansu ne da ya rasu amma ƴar ɗakin umman bilki ce sosai ,duk wani jugu jugu da yaranta ,hidimar makaranta ,wanke ² itace duk don ta ɗan bata abu mai daɗi "Mama Sala wai ki kawo Abdul zamu tafi " washe baki tayi ,ta zabura ta saɓa Abdul a kafaɗa kamar ƙaramin baby "Je kira Habu yanzu na gansa zai fice aiki kinga sai ya sauke ku da ɗan sahunsa ' Da sauri tayi hanyar sauro saboda kar ya fice basu haɗu ba "Habu ance ance ka jira mu zaka kaimu hanwa da umma yanzu gamunan zuwa" ta faɗa da muryanta mai kama dana shagwaɓaɓun yara "tohm banda abinki bilkisa ai aiki zani,wayace ki kirani??" "Mamanku" "To kuyi maza ina jiran ku a bakin garko" " uhmmm " ta faɗa tana juyawa da sauri dan gani take kaman lokaci baya tafiya ta juya abinta ta tafi ,Bako gaisuwa dama bai ɗaura aka ba inji ɓarawon hula....Inda sabo ya saba yaran basa gayar da mutane,itace ma mai saffa saffa tunda ba rashin kunya Tana hanyar Juyawa saiga Mamanta ,ta fito hannunta riƙe da ƙanninta kallonta tayi ta kwasa mata harara ,ɗan nishi ta tsaya yi,kafin tace "Maama wai ya fito dashi mu yike jira " "Ke ja can bani wuri ballagaza kawai" daga haka ta wuceta anan tsaye , noƙai noƙai tabi bayanta suka wuce ,kofar gidan shake yike da tsoffi wanda yawanci iyayen mijinta ne ,amma haka ta shori takalmarta tayi waje da shararan mayafi ta faɗa ɗan sahun Habu suka bar unguwar. ****** Gidan Commisioner of Police (CP) Hajiya Ladi wanda Akewa laƙabi da _Ladi Police_ Zaune take a makeken falon ta sanye cikin kayan Barcin ta ɓingilar riga rabin cinya mai jikin Nylon da yabi tsokar jikinta ya lafe ,matace shirgegiyar gaske ,ta ɗaura ƙafa ɗaya kan Table ɗaya ta Aje a ƙasa ,mazan kukunta sai kaiwa da kawowansu suke suna gudanar da Aikace²n Girkin gidan . Tunda Napep ɗin ta tsaya ita ta fara fita bata jira umman nata ba ta zura cikin gidan da ƴar gudunta "Anty Ladi Ina kwana" Ware hannu tayi ta miƙo mata alamar ta shiga jikinta ta rungume ta "Oh my daughter yakike ,ina mama?" Lafewa tayi akan makamakan nonuwan Hajiya ladi sannan ta nuna mata ƙofa daidai sanda su Hajiya binta suke shugowa "Aminiya Barka da zuwa " A hankali ta zame Balkisu a jikinta ta muskuta ta miƙe sukaje suka rungume juna ,a hankali cikin dubara ta maka ma ɗuwawun Hajiya bintan ɗan marin wasa "Washhh ƙawata ya yau " "Zuii na faɗa maki, ya week End ɗin" "Wallahi lapiya " daidainan CP ya shiga gangarowa daga stairs yina Amsa waya cikin Shirin fitarshi Yina hangota ya shiga washe mata baki tun daga Saman matakalan benen har ya sauko ,sakin juna sukayi da hajiya Ladi ta koma kan hannun kujera ta zauna ,itakuma yina zuwa ya kashe wayar ya miƙa hannu suka tafa da Hajiya bintan "Baby girl...Baby girl " "Alhaji Bala gomnati...Mai Ƴan sanda mai motoci ,to ya ?" "Wallahi komai daidai ,kin gani ina hanyane mai girma gomna zai shigo zarian zan sorting yarana da zasu taho tare " "Eh naga Alama ,to bye" kashe mata Ido ɗaya yayi "Baby girl...Baby girl😉",ya sake maimaita Nick name ɗin Hajiya bintar yina nufan hanyar waje ,gamida ɗagawa matarsa Hajiya Ladi da take zaune ,gefensu Bilkis tana jin shirmensu tana masu wasa ,ko A jikinta da irin shaƙuwar da ke tsakanin Mijinta da so call Aminiyarta . Ɗaga masa Hannu itama tayi daganan suka canjawa yara channel zuwa cartoon ,ta kira maid ɗinta ya kawo ma su Freshyo da cake ,suka barsu a falo ita kuma ta wuce da Aminiyarta inner room ɗinta Suna wucewa Bilkisu ta cuno baki cikin takaicin rainin wayon da ake mata "Har yanzu fa matan nan kallon yarinya suke mun ,hmmm" Tana nan zaune,Abdul yina riƙe da freshyo a hannu yina ɗan zuƙa har barci ya sureshi ya daina kallon ,aiko tana ganin hakan itama ta saɗaɗa ta fice . ©Alheri Writers Association _*O & A ORGANIC SKIN CARE🤏🏻 AND BODY CARE PRODUCTS🥰*_ 🪀 09065990265 Menene Burinki? Burina ,shine , In zama Sarauniyar mata ,Tauraruwa ta gaban goshin me gida ,Babbar babes tsole Idon manyan gayu a town ,Saidai kash Abubuwa da Dama sun mun cikas ,wanda suke dakusar mun da self Images ɗina da self Esteem ,kama daga *Black spots* *Pimples* *Sun Burn* *Knuckles* *Rough skin* Dasauransu Ga kuma ni na tafi 1 ɗina *Ba Nono* *Ba ɗuwawu* *Ba lafiyayyiyar fata,mai laushi ,sheƙi da Glowing* Hakane?? Sune Damuwarki??? Tom In sune Kakarki ta yanke saƙa dama ga sallah na matsowa mata an fara tanajin Atamfar sallah zoki gyara skin ɗinki shine farkon Gayunki Domin kuwa A wajen Oum Aphnan ne kaɗai zamu baki product ɗin mu ba shayi ki amfani dashi kisha mamaki ,ke in ma baiyi ba akwai refund ,ma'ana zan dawo maki da kuɗinki Product ɗinmu kala kala ne ,Akwai : *1) Mayukan ɓatarda munanan Tabon Fuska, Knuckles na gaɓɓan yatsun Hannu ,da na gwuiwoyin Ƙafa da Hannu Da tabon dake fita silar zafin Rana wato Sun burn☹️* *2) Mayukan da zai saki Haske inke fara ce kiyi tar Kalar gaban Mota😉* *3) Mayukan Da Inke baƙace zaki zama Chocolate ,kala mai zafi mai bada ciwon kai ga ɗan karan wuyan samu ,Ki shimfiɗa hannu ki zagi Hannun fararen Fata, kiga kowa na ɓoye nata🤦‍♀️🤣* *4) Ina da Mayukan da nike Haɗawa yara daga Shekara 1 zuwa 12 years ,Mun sani sarai kula da Fatar yaro shi yafi komai wuya dakin fara ɗanki yayi haske bauuu a fara surutu wance nawa ɗanta bleaching,zo in baki ƙaryar hassadar maƙiyi ,don shi wannan skin ɗin yaronki ne zai ƙashashar ,kalar ƴaƴan turawa ban cire maki fari ko baƙi ba ,ai a gyara ake gane Ajebota da Ajeɓaku🤪* Bayan Mayuka ,Munada💊 Supplements Kala kala ,Marasa Illa ,Giredi Gangariya Tafiyayyu daga Thailand.....Mun sani sarai jabun kaya sunyi yawa ,Harma ki kasa tantance mai kyau da Fake ,To kukanki ya ƙare ,this 1 Original ne Hajiyar Allah ,Tafiyayyayyu ne 🛫daga Thailand Sai Ƴan Egypt Amma fa na Manyan kai ne ,Ba ina nufin Wacce ta tara dollars kaɗai ba ,uhm uhm harda wacce ta shirya gyara domin fizgo martabarta ,don sarai mun sani wacce ta Isa da kanta itake gyara Inkin shirya siya sai ki tuntuɓeni ta nan 09065990265 [5/31, 22:13] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado nah)_ Book 1 Page 5&6 Oum Aphnan✍️ Wxp Link Group 2👇🏽 In kina na Group 1 karki shiga wannan tunda wancan ya cika kibar wasu su shiga wannan Don Allah https://chat.whatsapp.com/CEJlu3dU481AJRdRQ4WkcN Kewayawa ta bayan gidan tayi ,inda Ladi police ke kiwon kajin turawan ta da su gis ,tolo tolo da sauran Nau'in tsintsaye masu ban sha'awa . A hankali ta nufi wajen tulin tantabarun da suka baje a ƙasa fululu,ta shiga ɗiban Alkama tana watsa masu ,aiko kafin ai haka sun fewayeta suna tsinta da en koke koken su mai kamar waƙa Lumshe Ido tayi tana shaƙar Ni'imtacciyar iskar dake bugawa ,kukansu na saka mata nishaɗin da sam bata samunsa a gidansu Sadiƙu dake can gefe zaune ƙarƙashin rumfar da aka tanada don hutuwa ,sanye yike cikin gajeren wando da singlet na kakin land soldier, chat yake a kan laptop ɗinsa saidai lokaci zuwa lokaci yina ɗagowa yina kallon yarinyar ,sosai yarinyar ta tafi da Hankalinsa musamman yanda ya gane tanada tausayi da son dabbobi ,hakan yasa in tayi wani abun yikan ɗan tsura mata ido wani abun kuma sai ya mere baki ya cigaba da shafa system ɗinsa irin bai masa ba ɗin nan,amma yinajin bagaga ɗin tantabarun zai kuma ɗagowa Daga ƙarshe dai ɗan tagumi ya rafka ya dogare hannunsa akan table ɗin gabansa ,ya ɗan karkato kaɗan yina ƙare mata kallo ,zuwa yanzu yafara gajiya da damunta ,don sosai ta fara takura masa ,amma kuma halshensa yayi mugun masa nauyi hakan yasa ya kasa magana tsabagen madarar miskilamci . Ɗan shaking jikinta tayi ,wanda yasa tattabarun tashi firrrrr ,aiko wani ɗan murmushine ya ƙwace mata wanda yasa dimple ɗin gefen kuncinta loɓawa ,a take kuma wasu hawaye marasa dalili suka silalo a kuncinta. Ɗan tsai da ransa yayi ,tunanin sa me yasata kuka kuma lokaci ɗaya tana dariya ? Itakam sam batasan wajen da halittan ɗan Adam ba ,cigaba da bin duk inda wasu farare da grey ɗin tantabaru suka saka ƙafarsu take tana ɗan tafa hannu tana masu waƙa "Tantabara woooo....Tantabara woooo" Tana cigaba da binsu gudu gudu sauri² ,cikin rashin zato ta ƙumu da ginin daya ɗan kewaye wajen da yike zaune ,aikuwa ta faɗa rikicaaa cikin flowers ɗin dake a gefe . Ta kuwa ƙwalla ƙaran Azaba Dafe kai yayi cikin takaici ,a duniyarsa ya tsani ƙara Wani ɗan siririn tsaki yaja ,kafin a kasalance ya miƙe yaje gabanta ya tsaya ƙerere ya miƙo mata hannunsa alamar ta kama hannunsa ta miƙe Bilƙis daga inda take kwance dafe dakai ta ga an sagalo mata kyakkyawar choco hannu lulluɓe da ni'imtaccen gashi Ɗago lulun eyes ɗin ta tayi ta kafesa da ido ,saidai tana kallonta taji cikinta ya ɗauki jiniya wui wui wui . Saboda kayan da suke jikknsa na ɗaya kenan sannan na biyu ya wani tamke fuska sai hura hanci yake . Wani sautin marayan kuka ta saka ,zufa ta ko'ina na tsatsafo mata a duniyar ta ta tsani ko kakin ɗan sanda bare na soja Kansa ne ya sara masa take ya fara jin kansa na masa ciwo ,rayawa yake a ransa meye hadinsa da Wagga yarinyar wacce ruwan hawaye kamar sun mata yawa,da har yike jin ƙolafucin ya taimaketa? Duddulo mata Idanuwarsa yayi duka waje sannan ya doka mata tsawa ,wanda ya haddasa ma jijiyoyin kansa bayyana Jikinta ne ya shiga ɓari ,take ta fara mulmule cikin ciyayin wajen ta kuwa shokaresa da takalmin ƙafarta a ƙafa Wani malolon takaici ne ya ɗebesa baisan sanda ya miƙa hannu ya damƙota ya cikuikuyo wuyar rigarta ya tsinke lafiyayyen kuncinta da mari ba. Wani ƙara ta saki sai ga jini na tuttulowa ta kuncinta ,take ta shiga Marisa kamar taliya ta yi luuuuu zata zube a ƙasa yayi saurin tallafota ta riɓu akan ƙafafuwan sa Hajiya Binta da tun kukan bilki na farko ta fito harabar gidan da gudu tana ƙwalla mata kira ,har ta shigo kuma a daidai nan ,Sadiƙ ya kifeta da mari ta sulale kan ƙafarsa Wani vibration ne ya kama jikin Hajiya Binta ƙif taja ta tsaya ta kasa ƙarasawa har saida Ladi police ta ƙaraso da sauri ,saidai ganinta a saman ƙafan Sadik ya sata tsayawa a gabansa ita bata ɗagota ba sai ma ta hau rawan baki "My boy ya haka ? Halan ta yi rashin ji?" Wani kunyane ya kamasa don shi kansa yasan abinda yayi sam bai kyautu ba ,amma saboda aja girma ,kawai sai ya waniyi ball da ita ya zare ƙafarsa ,ya fara taku cike da gadara da ƙasaita ,ba tare da ya tamka Hajiya Ladin ba. Sai sannan Hajiya Binta ta ƙaraso kan Bilƙis ,ta rarumo kanta "mai gadon zinare ,me ya faru?...." Damtse bakinta tayi da sauri ganin yanda hancin erta ke bulbula da jini jajazir Wani luuuuu ,tayi da ido kamar wacce zata sume,sannan ta miƙa hannunta tana nuna bayan sadiƙu "Kambala'i!!" Wani zabura Hajiya Binta tayi taje ta bayansa ta damƙo wuyarsa ,batai wata ² ba ta kafe shi da wani irin gigitaccen mari ta sake ɗaga hannu ta wanke ɗayan kuncinsa Hajiya ladi ruɗewa iya ruɗewa ko tayi Faɗi take "A'ah Binta karki kuskure ki dakata kinsan shiɗin wanene kuwa?" Sa hannu tayi ta zungure masa goshi tamkar ta samu ƙaramin yaro "Yaro na gani wanda aka haifa da jini tamkar yanda na haifa ɗiyata Bilkisu ,don haka ke kika san ko shi wane ne ,mumugunci kawai Azzalumi!" Dafe kansa yayi da sauri zai iya cewa a iya tsayin rayuwarsa ba'a taɓa zaginsa ba ,kowa girmamasa yike ,sai sanadiyyar zuwan shi wannan Gidan ,dole yau ya koma gidan babansa saidai duk abinda zai faru ya faru Da kyar ya fara jan sawunsa yina barin hanyar ,ba tare da yace kanzil ba ,itakuwa Hajiya Binta tayi kan ɗiyarta ko a gefen mayafinta ,bata damu da magiyar da Hajiya ladi take ma mumuguncin yaron da taji suna kira da Sadik ba . Wanene Sadiƙ? Sadiƙ Yarone na shidda ga sarki Abdul gaffar ,Yinada yayu uku maza ,Adam,sulaiman ,da Ja'afar ,sai mata biyu sadiya da A'isha sai sannan nan shi Abubakar Sadik, bayansa akwai yara Ashirin da takwas wanda suka kasance harda ɗiyoyin ƙwarƙwarorin sarki Abdulgaffar. Kaf cikin yaran mai martaba ba wanda ya shiga zuciyar mai martaba kamar Sadik ,a yayinda ba ɗa marar ji kamar sa ,sam bai ɗakko halin babansa na dattako da girmama mutane talakawansa ba ,Girman kai da Izza tamkar shine Sarkin ,wannan dalilin yasa tun sanda ya gama secondary school ga buɗe ɗaya daga cikin guest house ɗinsa dake bayan gari ya maidashi fadarsa Sam baya zaman fadanci tsakaninsa da gida sai in dare yayi ,yina da fadawansa ,da masu hidimta masa ,ana masa zaman fadanci ya hakimce a karaga Kafatanin Abokan Sadik ,dole su kasance a karkashin ikon sa ,dole ya bautar dasu in ba haka ba a rabu A gida babansa yike sarki Amma shima a fadarsa sarkine ,don haka kowa sarki yike Kiran Sadiq don kawai a zauna lafiya ,Sadik tun yina karamin sa Allah ya hore masa son Mulki hakan yasa sam baya saka ƙananun kaya sai nauyayan kaya ,kuma ko club zasu da Abokai da kayansa yike zuwa . Tun bayan da Sadik da babban Abokinsa ,yaron fagachi wanda suke kiransa da sarautan gidansu wato Fagachi ,tun sanda suka gama makaranta fagachi yace shi soja yike son zama ,a ra'ayin Sadik yafison zama lauya amma saboda baison rabuwa da Abokinsa mai fasa masa kai a koda yaushe yina masa fadanci da banbaɗanci yasa yaje ya sama mai martaba ,akan Alankatabir sai a nema masu NDA da Yusuf Fagachi Soyayyan da mai martaba kewa Sadik yasa shi kasa gane illan kasancewan jininsa Soja Sun fara karatun soja cikin nasara saidai suna tama 3 A lokacin ne tsautsayi ya afkawa Sadik ,Abunda ko ya faru shine sun shirya get together da abokansa a wajen school sai dai ba daman fita ,yayi duk yanda za'a barshi ya fita amma bai yiwu ba Ya kuwa fakaici idon kowa ya haure katanga ,dirkansa keda wuya sai a hannun wani major Ran manjon ya ɓaci gaya ,saboda kowa yina sane da rashin ji irin na Sadik ,ƙaramun laifi ya zama Babba ƙarshe aka koresa aka dawo dashi gida Kasantuwar hakan babbar abun kunya ne ga mamansa Hajiya mai babban ɗaki ,musamman ga tsakankanun kishiyoyinta da sukayi dace da ɗiyoyi nitsatsu ,yasa tayi shawara da jakadiyarta suka turasa gidan Commissioner of police a matsayin maɓoyan sirri har a gani in za'a iya gyara matsalar sai ya koma makarantar sa batare da kowa ya sani ba ........saidai kuma kash mai hali bayi fasa halinsa tunda Ladi polis ta ƙyalla ido akan Sadik taji tana azaban sonsa bata damu da ƙananun shekarunsa ba ,yanzu haka kuma taci alwashin sai Sadik ya sota kota halin ƙaƙa ,saidai kuma kashhhhh ,tun kafin ai nisa Hajiya Binta ta kwaɓa mata garinta ,batasan ya zata shawo kan sa ba ,duba da Yarone shi mai azaban zuciya ga baƙin hali ga riƙo da ƙulli. ©Alheri Writers Association Mu tallata Hajarmu Mata kuna ina??? Ehem Akace in kin ji kira samu ne *Hajja mai gyaran aure* ta taho maku da zafafan magungunan mata ƴan gaske,tafiyayyu maras Algus,iya kuɗinki iya shagalinki ,ko mijin ki bai saba ihu ba ,Alƙawarine wannan sai yayi , Magunguna na dai ,Akwai garurruka Gumba Tsimi Tabaje Jigida me matsi da niima Jigida mai saka farin jini awarwaron farin jini da mallaka Zobban farin jini da mallaka Haɗin Ƴar gata Zuma na musamman Cicciɓi Kaza dahuwar uwargida da amarya . Ƴan shila Haɗin kifi Ɓata jikin Kishiya Maƙale mata Haɗin karya gado .da sauransu. Mu ƙa'idar maganinmu bamu badawa sai mun maki bincike in baki da infection in kuma akwai sai mun maki magani Hajiya ,maganina nagartattune an daɗe ana yabonsu ,kar in cika ki da zance wani abu sai kin amfani dashi wallahi sai kin kawo ƴar uwarki Domin ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan Numbobin 09060703187 Serious masu saya don Allah🙏🏻 [5/31, 22:13] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado nah)_ Book 1 Page 7&8 Oum Aphnan✍️ Bin bayansa Hajiya ladi tayi da sauri tana cigaba da masa magiya ,amma in ƙasa ta motsa to ya tanka ,oya oya ya shiga tattare tarkacensa ,kana ya kira wayan Yusuf fagachi ,ya gaya masa inda zaizo ya ɗaukesa. Hajiya Binta kam sosai ta ƙullaci ƙawarta amma ta shanye bata nuna ta damu ba ,ta kai bilki inuwa ta ɗage mata kanta sama ta goge mata jinin . Hajiya ladi kam a furgice taje bed room dinta ta ɗauki waya ta hau kiran layin Gimbiya Sauda ,saidai kira na uku kafin jakadiyarta ta ɗauka "Hello ranku shi daɗe ,Na ɗayo aiki...." Katse ta jakadiya tayi "Gimbiya na cikin baƙi ,bazata samu daman ɗaga waya ba" Tsaki taja tayi cilli da wayar ,kafin ta ɗan goya hannunta a baya ta fara kewaye ɗakin "Ina sha'awar kyakkyawar matashin nan ,idan har na bari yabar mun gidan nan ,tamkar ƙwalele yayi mun,to yanzu ya zanyi?" Zabura tayi kawai ta nufi ɗakinsa daga ita sai ɓingilar riga mara hannu iya rabin ƙafa bai gama sauka mata ba ,ruwan silver yabi ya kwakkwanta a cuccuran tsokokin jikinta ,mirza handle din Kofar tayi tana kiran sunansa amma ba wani bayanin zai buɗe ,da sauri taje ta ɗauko master key ɗin gidan ,tana wani irin haki kamar wacce tayi gudu,saboda yanda budurwar zuciyarta take ƙara ƙawata mata kyawun sa ,da burin ta samu ya kulata a yau koda zai tafi ne ita dai. Tana buɗe ƙofar ta maida duk ta rurrufe ta danna kanta cikin bedroom ɗinsa A ruf da ciki ta gansa still kayan jikinsa dai sune a jikinsa Wani killing smile ta saki ,sannan ta dunfarosa gadan gadan Jin takunta yasa ya miƙe da sauri yayi zaman en bori akan katifan ,yana zazzaro ido cikin tsoro da furgici Muryar ta a dishe ,cikin murya raɗa ² ta kira sunan sa Hangame baki yayi ya kasa amsa ta, ya cigaba da zurawa sarautar Allah ido . Zube guiwoyinta tayi akan katifan da yake kwance ta cigaba da haurowa kansa ,saida tazo dab dashi kafin ya yunƙura kamar wanda aka mintsila ya miƙe zubur jikinsa ya ɗauki ɓari "Sadiƙu my boy ka taimaki momynka kaji ? Gani da dakon buƙatuwata don Allah karkacemun A'ah wlh in munyi babu mai ji ,sau ɗaya kawai! Wallh Allah ya jarabceni da matsananciyar sha'awarka in ka bani hadin kai zan uzzurawa Commissioner mijina sai yasa an maidaka makarantanka ...." Miƙa mata hannu yayi alamar dakatarwa "Dakata!!! Ni kin isheni da surutanki da bana fahimta ,Ni dan iska ne aka gaya maki? Dallah matsa Ni da jikinki zubin na Aladai" "Kataimaka mun Sadik in baka cini ba mutuwa zanyi yau din nan" Tazo da sauri zata cafke sa yayi saurin zillewa ya ƙumu da boglarin window a hannu ,da sauri ya saki ƙara "Ahshhhhh...ke ki mutu mana Ni ina ruwana ,wai wani masifa ne ya kawo Ni wannan gidan?" "Masifan sona kuma sai ka soni sai ka cini dole" "To zamu gani " ya fada yina juya baya yina cigaba da lailaya inda ya ƙume Ba zato ta afka masa gaba-daya nan suka fara kici kici ,yina son ya kwaci kansa tana kokarin keta masa sutura ,daddagewa yayi ya kurma ihu ,don Abun yafi ƙarfinsa ta turmushesa ta haye ruwan cikinsa "Wayyo na shiga uku ku taimakeni ku kawo mun ɗauki fyaɗe zata mun wallahi" Gyara zamanta akansa tayi tana ƙoƙarin zuge zif ɗin rigarta "Ai baka sani ba ,duk wani wanda yake mun aiki a gidan nan tamkar mazaje nane ,damata ne ina darza ƙosashshe mu saki labule ,kaine kadai bare kuma yau zan zama influencer" Numfashinsa dakyar yike jansa saboda nauyinta yayi tasiri akansa ko motsi bashi iyawa "Akwai ƙawarki a gidan kuma zan cigaba da ihu har sai ta san cewa ke fasiƙa ce" "Ahaf itama ɗin dadiro ta ce ,so menene karkasa in cika kuma in na gama in gayyato ta itama ta kwashi lagwada" Wahalalllen Numfashi yike saki ,wani gumi na tsatsafo masa ko ta ina ,jikinsa har ya fara saki ,shi tunda yike bai taɓa sanin irin wannan wahalar ba Shashafasa ta shiga yi tun daga dokin wuyarsa zuwa ƙasan kafaɗunsa ,zuruf ya cafki ,hannunta ya yanka mata wani irin kakkaifan cizo ya datse haƙoransa ,ihu take kurmawa na azaba jini na tsartuwa amma yaƙi saki Dukansa take iya ƙarfi ta da hannu 1 to amma ai shifa sojane baijin bugu ,kawai yaƙi sakin hannun duk da jinin dake fita Gwale muryarta ta yi tana ihu "Wayyo Allah zai tsinka mun jijiyoyin jini ,wayyo Azabaaaaa!" Murginewa tayi ta sauka a kansa nanko Allah ya taimake sa ya cikata ya miƙe . Cikin layi ta kuma biyosa luuuuu zuciyarta a ƙeƙeshe gabaɗaya zina take hangowa a ranta Dunƙule hannunsa yayi ya shiga bata blow iya ƙarfinsa kamar ya sama wulli majiyin ƙarfi . Warwas ta zube a wajen ya tattare kayansa ya saka sauri ² ya fice da gudu **** Su Hajiya Binta fa ,suna ƴan wanne?? Tana nan tana jinyar erta sai ga kiran CP Zumbur ta miƙe ta bar Bilkisu a wajen tayi saurin kanga wayar a kunne cikin muryar marasa gaskiya "Hellooo" Baby girl yaya ,a'ina zamu haɗu,nidai gani a guest room din gidan nan " "Shikenan ina zuwa " ko ƙara bi ta kan Bilkisu batayi ba ta wuce hanyar shashashancin ta Bilkisu da cikin sanɗa ta dinga bin bayan uwarta har ta ga inda ta shiga ,da sauri ta leƙa ta kafan ƙofa ,cp ta hanga tif da gajeren wando da farin singlet ya turo rusheshen ciki gaba ,uwarta na kan cinyarsa . Rumtse ido tayi da karfi ,wasu hawaye Masu raɗaɗi suka shatato mata ,da baya da baya ta rinƙa tafiya idonta ya cika da hawaye sam bata sanin inda take jefa ƙafarta Karo tayi da jikin mutum ,tayi luuu wannan karon da sauri ya tarota ,ya watsa mata kallon ƙiyayya akan innocent face ɗin ta "Ƴar ƴan karuwai ,ƴan bariki ,mazinatan mata masu fasiƙanci ,maɗigo da shaye² ,ke kika ja uwarki ta mareni ko?....saina tarwatsa rayuwarki zakisan Kin shigo halarar Sadik sarki ,yanzu ki sani duk wani motsi naki ya dawo ƙarƙashin ikona sai nasa uwarki kuka akanki ,mu zuba ,wasan ba'a fara ba " Ya hankaɗeta da sauri gefe ,taje taga² zata faɗi ta maza ta dafa wani ƙarfe shikuma yayi wucewar sa cike da isuwa. [5/31, 22:14] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado nah)_ Page 9&10 Oum Aphnan✍️ Daɓas tayi zaman ƴan bori a wajen ,sai sharɓe kawai takeyi ,wannan wani irin baƙar ƙaddarace? Uwata mazinaciya ,ƴar maɗigo , menene maɗigo ma tukun na? ,Kenan gorin da ƴan gidanmu ke mun da gaske ne? Tana nan zaune taga Hajiya ladi police ta fito a hargitse tayi hanyar part ɗin ta ,wani mugun tsanarta taji ya fara shigarta ,sarai tasan collabo ɗin ta da mamanta shi ya canja Hajiya Binta a da sam ba haka take ba . Ta kwashe kusan 1 hour kafin ta hango Hajiya Bintan ta riƙo hannun Abdul da ɗan firgice a fuskarta sai gyara zaman kallabi da mayafi take ,har ta ƙaraso inda bilki take "Muje ko? Tsawan awa ina jiran ki falo na aza kon barci a dakin Aminiya ne ashe kina nan kina fama da ƙufulanci?" Warrrrr ta watsa mata ƙwarar Idonta ,kafin ta raya a zuciyarta "Bayan fasiƙanci da cin amanar ƙawance harda ƙarya?? Me ya sama mamana ne wai?" Tsam ta miƙe ta kawo hannu zata dafa mata kafaɗa tayi saurin ƙwace kanta ,ta yi gaba da sauri ,bayan ta Turo baki gaba ,babu uhm ba um um. ****** A ɗan sahu duk yanda taso taji cikin Bilƙis ta kasa fahimtar ta ,kai daga ƙarshe ta ɗebeta tayi watsi da Al'amarin ta "Yarinya sai baƙar rai? Allah yasa karki gaji ubanki don zaman gidan miji zaima mutum wuya,don wannan zaman gaban kana gwada wa namiji dukan tsiya zai maki yakuma haramta maki sanwa" Ta cigaba da jera sababi har suka isa gida Wasa wasa ,sun kwashe kwanaki bata magana da mamanta da kowa ma na gidan tsakaninta da kowa da safe tabi ɗaki ² ta gaishesu da safe ta wuce makaranta. ****** Friday 12.30 Tunda Bilkisu ta dawo daga Boko ta tarar da umman na zaune a falo tana waya ,da sallama ranganɗau a bakinta ta shigo ,saidai da sauri ta mata birki ta hanyar ɗaura mata yatsa a baki "Shisssshhhh" Alamar tayi shiru ,sannan ta nuna mata uwar ɗakinta ,alamar ta wuce taje ta sauya kayanta Cikin takaici Bilƙis ta girgiza kai ,kawai ta saka kanta ɗakin ,ta ajiye jakar makarantar akan keken ɗinkinsu sannan ta sauya kayan ta zuwa na gida ,A gajiye tayi sallah ta kuma fitowa falon still wayar takeyi ,fuskarta sai blushing yake alamun tana tsananin jin nishaɗin wayar da take "Umma Abinci na" Tsaki ta doka sannan ta janye wayar a kunnenta da sauri ta matsa dashi can nesa da hannunta ,yanda baza aji maganarsu ta cikin wayar ba "Kedai bakida hankali wallahi kina ganin ina waya bazaki iya fita ki jirani in na gama kya dawo ba? To ki wuce wajen matar Audu abincinku nacan ,kuma kar in sake ganin ɗan ƙeyarki a ɗakina sai na gama waya " Tana rufe baki ta soka ƴar ƙaramar Torchlight phone ɗin ta a cikin ɗankwali a saitin kunnenta ,ta cigaba da wayarta "Sorry gentle man ,kasan mata with their commitment, now I'm all for you" Ɗan jim tayi sai kuma ta saki wani shu'umar dariya ta miƙe ta nufi firinjin ta ta ɗauko lemun ginger a Goran faro ta fara tuttula ma cikinta Cikin sanyin jiki Bilƙis ta fice wasu ƙwallan baƙin ciki sun taru sun cika mata kwamin ido "Wai da gaske ne mamana karuwa ce,ko kuwa kalar nata social life ɗin kenan? ...kai Innalillahi wainnailaihir rajiun" Raɓewa a bakin ƙofa tayi sam ta nemi yunwar cikinta ta rasa ,tana kallon sa'ointa sai tsula rashin kunyarsu suke a tsakar gida ,ita dai ba um ba uhmuhm,gabadaya halin mamanta ya sa ta zama mara kwarin gwuiwa ,tana tsoron shiga sa'ointa saboda gori. 3.17pm Hajiya Binta a hankali ta buɗe ƙofar ɗakin ,hannunta da mahucin kaba ,ta saɓe labulen akan ƙofa saboda iska ya shigo mata ,sai sannan ta gama wayarta na farali ,wanda inda sabo yaci zuwa yanzu Bilƙis ta saba dashi Ɗago ido Bilƙis tayi ,gamida kallon mamar Tata ,itama ita ɗin take kallo "Shegiya daddage ki zama saniyar ware ,kin zo kin rakuɓe anan,ace ɗa baida karsashi a cikin sa'oinsa ? Zaki bar wajen nan ko sai nazo na ɓarar dake " Cikin layi ta miƙe wani irin jiri na kwasarta Tana shiga ɗakin tayi arba da lemun ginger da uwar tasha ta aje,da sauri ta ɗauka ta kwankwaɗe ,sannan tayi baya ta faɗa kan kujera rikica ,wasu lafiyayyun hawaye suka fara mata sintiri a kunci Tsai da ranta Hajiya Binta tayi a take kuma taji ,damuwar ƴarta na damunta ,abunka da ɗa da mahaifi A sanyaye taje kujeran da take ta zauna ta jawo kanta ta ɗaura akan cinyarta tana goge mata ƙwallarta a hankali tana shafa mata gadon bayanta "Me gadon zinare ,waya taɓa mun ke ? Na kwana biyu rabon da inga murmushi a fuskarki meyasa ,kinaso ki jamun asaran ranki ne ehemm?" Shiru tayi bata tamka mata ba ,saida ta cigaba da nacuwa ,kafin ta soma magana cikin shesheƙa "Umma wai ke ....wai ke ....wai ke karuwa ce" kawai saita tuske da wani irin firgitaccen kuka wanda yasa Hajiya Binta faɗuwar gaba ,a tsorace ta cillo mata tambaya "Inji wani Algungumin Allahn?" "Umma me ke kaiki gidan ladi police ? Ance da ita da mijinta basuda kamun kai ,umma nifa ƴar kice kinaso in rasa mijin aurene ace mamana fasiƙa....? Umma ya mu'allim ɗinmu yace zina bin jini take ,kullum inajin yina yiwa mazan ajinmu nasiha kar su yarda su auri ɗiyar lalataccen zuriya irin mu maaamaaa😭" Sosai ta gama firgice mata da ihu sam ta kasa shawo kanta "Bilkisu ki nutsu ki saurareni ,Ni ba fasiƙa bace..." Da sauri ta katse ta "Amma kullum kina waya da maza da rana ku raba dare kuna waya da daddare da maza...a gidan mama ladi ku kulle ƙofa a bedroom ɗin ta kuna wani irin gunji ke da ita kamar muzurai ,umma me kuke yi eheee?" "Balkisu dama samun ido kikayi haka ?" "Umma ba samaki ido nayi ba wallahi kawai na girma ne ,shekara ta sha huɗu ,to karantar ki nayi kawai" Wani wahalalllen Numfashi Hajiya Binta ta aje ta daɗe tana ɓoyewa yarinyar abinda ke faruwa ashe kallon kitsen akewa rogo "Bilkisu Na yarda ki tuhumeni ,amma lokaci yayi da zan fayyace maki daga Ina matsalar take ,Ke macece babbar ɗiyata wanda watarana zaki zame mun Aminiya abokiyar kukana ....Bilkisu kome ya samu shamuwa watan bakwai yaja mata ...babanku baya bamu ci ,baya bamu sha ,baisan kuɗin makarantan ku ba....Daya bamu tiyan gero mu jiƙa muyi maku kunu ya gunmace yaje ya siyo ma dokinsa buhun dussa ,komai naku ya barmun ,gashi inaso kuyi karatu ,Inaso kusa sutura mai kyau kamar na sauran yara masu uwa da uba .....Bilkisu ga matsatsin gidan yawa, Bani da sana'a ga sharrin kishiya ,ki faɗa mun taya zan tsira dani daku in ban nemi hanyar da zan samu kuɗi koda zan yasar da mutunci na ba ne indai ku zaku rayu ba?" "Umma ki zina saboda ki bamu abinci? Kiyi zina saboda ki bamu kayan sawa ƙawa da za'a barta anan duniya ? Wanda Allah yayi alƙawarin bawa duk wani mutum abinci da abunsha da zai yi rayuwa saidai in ya raina ne ,misali mangoron gidan nan abincine in muka tsinka mukaci zamu koshi ,ruwan rijiya birgiman kwaɗi ruwane Allah bai ƙoronsa ba ko ina akwai shi in mukasha zamu rayu....kin zaɓi muci abinci da nama da kifi muci kpomo musha ruwan leda tayaya ,Allah bazai barmu da kanmu ba ?.....Umma kin taɓa Addu'a akan matsalar ki ? Amma kinje kina turamu islamiyyar da ake biyan 5k a wata ,idan kin samu makarantar zaure ba'a karatune? Kin saka mu Makarantar boko na dubu casain a wata uku ,idan kin samu makarantun gomnati ba'a karatune? Wait mama kijini don Allah da kuɗin zina fa kike biyan kuɗin makarantar ilimin mu har kike tunanin zai mana albarka kuma ya Amfane mu dake a gaba?...kaicon wannan rayuwa tamu mara balance" Dafe kai tayi da sauri "Ilahu yau ake yinta ,Baƙar tukunya kenan mai fidda farar tuwo " Bata gama Ankarewa ba ,kawai saidai taga ta miƙe da sauri zata shige uwar ɗaki ,da sauri ta miƙe itama ,ta bi bayanta "Bilkisu ina zaki ?" "Umma bakiji an kira sallah ne? Zanje in sallah in shirin Hadda kuma" "Yau Inaso ki fasa zuwa Haddan ki zauna muyi magana " kallonta tayi ƙur ,sai kuma tai saurin cire idonta akanta taje gaban dressing mirror ta jawo kujeransa ta zauna ,tana kallon Hajiya bintar A hankali ta nemi gefen gado ta zauna "Bilkisu ?" Ɗagowa tayi ta kalleta ba tare da tace mata uffan ba "Balkisu magana nikeso kiyi mun " "Na'am umma" "Balkisu Inaso daga yau ki fara sani a cikin Adduoinki ,Allah ya shiryeni Ni ummanki yasa in daina abunda nikeyi ,kawai tashi ki tafi makarantar ki" "Umma kince da zamuyi magana in zauna in fasa zuwa" Tsawa tayi mata ,a take idonta suka kaɗai wasu daskararrun hawaye da ta mance yaushe rabon da su sauka a kuncinta ,yau kumatunta ya fara masu maraba lale "Ɗauki jakarki ki bar ɗakin nan nace ,tabbas balkis kin girma koda yau na mutu zaki iya riƙe kanki da ƙaninki ,kinsan fari da baƙi ,kin san hukuncin Allah ,zan barki ki taɓa rayuwar sufaye ,mu gani sufiya zaki zama ko kuwa waliyya ,fita!!!!" Ta ƙara jifarta da wani tsawan da ya fi na farkon tarwatsa zuciya . Da gudu ta ɗauki hijabin Haddarta ta yi waje ,yanzu kam ko hawayen ma babu a fuskarta ,sai tarin mamaki",Mai yasa umma kuka haka? Me ya tsinkar mata da kafaffiyar zuciyar nan Tata?" Wai wani iriyar gidane Wagga ?? Wanenne makama baban su Bilkisu mijin Hajiya Binta?? Anya yasan Halin da matarsa ke ciki kuwa??? Mafarin wahala MAKAMA....✍️ © Alheri Writers Association *Payments is ongoing....zaki iya subscribing littafinki akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi* *Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌* *Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500* *Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya akan kuɗi 1000# 👌* Hanyoyin biya sun danganta Banki 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb ko ki biya ta katin MTN ko Vtu ma wannan Number 09065990265 *🤍Thanks for Patronizing me💙* MU TALLATA HAJAR MU Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi? Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ? Biya #1000 in saka maki a status ɗina Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *WhatsApp [5/31, 22:14] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado nan)_ Oum Aphnan✍️ Page 11&12 *Payments is ongoing....zaki iya subscribing littafinki akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi* *Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌* *Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500* *Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya akan kuɗi 1000# 👌* Hanyoyin biya sun danganta Banki 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb ko ki biya ta katin MTN ko Vtu ma wannan Number 09065990265 Sorry zan ringa switching up and down na tallah sbd space ,nagode. *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *WhatsApp _______Sarautar Makama ,sarautace daɗaɗiya da ake ji da ita a masarautarmu. Babana Malam Idris Hammad ya gaji sarautar daga hannun babansa kuma ya riƙe ta ƙaƙam da muhimmanci , Babana mutum ne da Allah ya zuba masa azaban Aure saki ,baya iya zama da mace ɗaya sai biyu kazalika bayida isassun ɗakunan da zai ajiye mace fiye da biyu ,wannan shine dalilin da yasa daga zaran ya ƙyalla ido yaga wata a waje tofa zai rori faɗa da ɗaya daga cikin matarsa ya samu ya sake ta don ya saka wata amaryar a ɗakinsa . Babana bayida sana'ar ko saida minti ,da Albashin fada da take biyan duk wata hakimanta shima dashi ya dogara saikuwa in manya sunzo fada a bisu ɗuuuu da manyan babbar riga su samu a basu na cefane ,kalar rayuwarsa kenan....Ƴaƴan makama sunkai 32 Wanda duk yawancinsu ƴan ubane ,ma'ana basu da wanda suke ɗaki ɗaya kowacce da ta haife masa ɗaya zai saketa ya karɓe ɗan shi yadire a tsakar gidan ,a cewarsa yaransa basa Agolanci . Yinada manyan ƴaƴa zaratan maza sun kai bakwai ,Babban cikinsu shine Ya Ibro ,shima mamansa ita kaɗai ta haifesa don haka yikewa kansa inkiya da nine shugaban ƴan ɗai ɗai,yina nufin cikin yaran babansa Ya Ibro shine kusan ya gado Halin babansa in yaga mace wandonsa har motsi zakiga yinayi , saidai ba kuɗin aure ,saidai soyayyar shan minti a ƙwaƙule yarinyar mutane a katanga ,Yinada baƙin ciki ,ƙyashi da Hassada ,sam bayaso wani daga cikin yaran gidan ya fishi ,don haka da yaga ka taso da haske ka kana ɗan sana'arka don ka samu kaci abinci ka huta da yunwar cikin gidan makama to tabbas zaije a maka Asiri Ya Ibro akwai fitinannen shishigi wannnan dalilin ne ya sashi kutsawa group ɗin Sadik sarki duk da kasancewarsa ɗan talaka ,kuma suma din moransu yake yayi ta haɗa fada yina samun kudi a kowani ɓangare. Kaf yaran makama ba wanda ya gama cikakken Sakandire ,zube suke a tsakar gida sai tsabagen rashin kunya ba A ba Alu . Hajiya Binta ɗiyace ga Sarkin Dogarai ,Tun bikinta ƴan uwa duk sun ƙi auren amma ta kafe daɗi soyayya ,nan aka ɗakkota aka jefata a gidan yawa ,kuma gidan yunwa ci abunda kika aje. Tun sanda ta haifi Bilkisu take ganin rayuwa sai su kwana su wuni da yunwa ,tunda Batada sana'a ,tana samun sassauci wajen makama don itace kadai bai taba gigin sakinta ba,wannan ya ja mata baƙin jini ba a cikin gidanba harma da surukuwarta Bata sonta ,da ta hango Binta na wanke ² ko wani abu a tsakar gida zakiji tana sakin habaici "Ehem ba ,an wanke gaba an ƙunzugu an basa yaci sai iskanci da tsiya ,Ni maganin mutum zanyi ba wacce zata tsaya mun a makoshi " Ni Bilki naga Rayuwa Mamana ma ta ganta ,ina shekara uku mamana ta daukeni ta kaini makarantan kudi ,kullum zataje ta kaini ta daukoni har na isa zuwa da kaina ,zamu zauna da yunwa kudin makaranta ko a koroni sama da sau biyar mama na mayar dani tana bada haƙuri kafin ta sama rabin kudi tai masu depositing to balance later ,shikenan karshenta a yafe mata ,kowa ya tsaneni Ni dai bilki har tsoffin kakanninmu mazan gidan ,acewar kowa an dage sai nayi boko ko wa zanzo infi oho. Bana mantawa idan na dawo daga makaranta tun a dakali za aita tsayar dani ana mun tambayoyin ƙure wanda ansan yafi ƙarfin ƙwaƙwalwata ,amma dayike ilimi baiwace haka zan bawa Kowa mamaki wajen amsawa ,saboda babu yabon kai inada basira A makaranta kuwa indai za'a tsamo yaranda sukafi kowa ƙazanta da spring ɗin wando da mugayen faci a uniform to ni Bilkisu Idris Makama nice queen dinsu ,wata zubin a dakeni ,wata zubin asa yara suyi mun dariya da ehoooo. Tun ina kuka ina dawowa ina cema mama na daina zuwa ina ɗaga mata hankali daga baya na dawo na gane mama tana matuƙar ƙoƙari a kaina Batada kudin dinka mun uniform Daga nan na zama fitinanniyar kaina kina mun dariya aka tashi zamuyi dambe in maki duka ,a gida ma na koma laluwa masifa komun girmanka ka zagin mun mama saina rama mata,don haka kullum bakina a kumbure time saboda shan duka ,kuma mama bata fitowa bare ta tare mun,innaje ɗaki a wata sa'in nikan dinga mata ƙunƙunai "Kina kallo kowa yina fitowa yina tare ma ɗansa ,amma ke sai ki ƙi duk sun raina mu,saidai innashigo ɗaki ina kuka kice mun Allah ya kara,kuma wallahi bazan raga masu ba" Itadai saidai ta bini da ido wata zubin kuma ta bani hakuri. Inason iyayena saidai Babana maƙetacine ,duk yawan gidanmu kudin cefane dubu daya da dari biyar ne cin safe rana da dare ,don haka ci daya akeyi a gidan sauran zangon yinin kowa ya nemi abinda zai ci. Akwai watarana mamana itace da girki ,tun safe ta masa maganan kudin cefane ,nan ya zaro kyallen Aljihun wandonsa ya fiddo mata su waje "Kin gani ko ? Babu ne fatsima da akwai da na baku,ki basu hakuri kowa yasha ruwa aita salati ,zan fita inna roro zaki ganni " Girgiza kai kurum tayi ta koma ta zauna ,tana kallo yasa kai yayi ficewarsa Nikam dake gefe ina Home work (Aikin gida) ina sauraronsu amma bance komai ba ,saida baban zai fitane na ɗago kai na kallesa "Baba Allah ya tsare ,Allah ya bani kudi in siya maka mota da ummana in siyan mana buhun abinci muci mu daina kukan yunwa muma " Ɗan tsam yaji a ransa amma da shike mugune sai ya ɗage kansa sama yayi ficewarsa Wasu ƙwallane mama ta yi saurin gogewa da bayan hannunta Ni banma lura ba na cigaba da rubutuna ina en waƙe²n da ake mana a wajen PE . "Mamana zokije gidan Hajiya ladi kice mata wai nace in akwai sukolau ɗin wankin ta kawo" Turo baki nayi na mike na yarda fensiri ɗina a ƙasa "Umma Ni banso kina turani anso wankau ana mun wulakanci ,en makarantan mu suna mun gori wai mamana ke masu wanki ana biyanta kudi" Kamo Ni tayi a hankali ta rungume Ni ,tana hadiye wani irin azababben ƙwalla ,yina komawa yina daskare mata a Ƙirji "Laifi na ne da na zaɓa maku ,wannan Rayuwar amma zan nemo mana canji da izinin Allah,kije kinji...ko kinaso mu mutu da yunwa burinki na zama likita bazai cikaba?" Murmushine ya suɓuce mun,saboda farinciki "To umma ai zanje " **** Ban daɗe ba na kawo mata ɗimin wanki a kaina ,da kuɗin sabulu ɗari biyar . Ummana wani sassanyar ajiyar numfashi ta aje ta karɓa kuɗin da sauri,ta kwanto haɓar zani ta ciro mun wasu kanannaɗaɗun canji na ₦80 "Maza siyo mana garin kwakin hamsin ,kullin ashirin maggin goma karfa ki tsaya wasa ko ki dawo kice kudin ya fadi ,ki sauri" Yankan layi nayi ina tafe ina nanata aiken mamana saboda kar in manta "Kwakin hamsin ,ƙulin Ashirin maggin goma..." Ɗif na ɗauke wuta ganin Baba a teburin iliya mai shayi ya saki timbi kai da tsibeben rawani ,yana kwasan tea da bread da masan indomie da kwai ,suna hira ana ɓaɓɓakan dariya Da gudu na runtuma wajen sa ,naje bayansa na tsaya "Aah Zinaru ya dai ? Ina zaki ba na hana fita yawo ba?" Kallonsa nayi cikin rashin wayo da wauta "Baba ba yanzu ka fito da Aljihun wandonka ba, ba kada ko sisi ba ,kacema umma ta bamu hakuri mu zauna da yunwa ,shine kai kazo wajen iliya ya baka bashin shayi da biredi?" Sosai yaji ya wani irin bala'in muzanta cikin mutanen da tunɗazu yike damunsu da surutu da ƙarya Nikam ko sanin halin da ya shiga ma banyi ba na juya na kalli Iliya me tea "Ɗan Iliya baka da kirki yanzu Babana yazo ka bashi ,bashin shayi da kwai Amma in da ummana ne ta aikoni bashin ruwan bunu da daddare sai ka hanamu ko?..." Wani wawan tsawa Babana ya doka mun "Kin wuce ko saina sassaɓa maki?,Ina zaki?" "Mamana ne bayan ta aikeni gaidan matan ɗan sanda na anso sukolau ,shine ta cire kuɗin ta bamu mu siyo uhmmm mene ma?(na tsaya Ina bubbuga kai) yawwa na tuno😁 Garin rogon hamsin ,ƙulin Ashirin ..." Dakatar dani yayi yina ya isah ya isa ,amma ina saida na ƙarasa ƙarshen aikena "Maggin goma" Aiko kofin shayiya ɗauka ya watso mun na kuwa ƙalƙala da gudu ina haki Zabu zabu ya tashi ,ya bar sauran shayin dasu indomien ya sallami ɗan iliya ya basa kuɗinsa ya wuce yina sababi "Iyaye mata ba ƙana'a kaba mace wadataccen kudin cefane amma da sanyi safe ta aike yarinya siya garin rogo? Wato za ayi adashi da kuɗin ko? Zanje in sameku " Kowa a wajen caɓe baki yayi ,wasu kuma suna guntse dariya ,don sunajin labarin gidansa a bakin matayensu . ****** Rayuwa juyi juyi ce ,yau dai gashi na fara tasawa ,har na ƙare makarantar firamare ,rashin ji sai abinda yayi gaba ,saidai na fara gane halin da uwata ke ciki don haka ina tsananin tausaya mata . Bayan na kammala primary ne kukan mama ya karu ba tada aikin yi ,ba abinci ba kuɗin kashewa balle ta samu kudin kaini makarantan gaba da sakandire,na sama admission kyauta saboda kokarina a makarantan da ragin dubu goma a cikin kudin makarantan mu amma ,ina Batada inda zata nemo mun kudin uniform,safa,jaka ,harma da tsibin kudin littafai Don haka na fara shiga makota ina koyon ɗinki wajen wata maƙociyarmu ,itakuma dai still mama sai fafata sukolau take tana zubawa a katin adashi sauran kuɗin muci abinci . Akwai wata rana mama ta ida wankin gidan matar ɗan sanda ,muna zaune tana ninke kayan ina tayata ,daidai nan wani Almajiri ya kwaɗa sallama ,da gudu naje na ɗage labule tare da tamabayar "waye" "Wai Hajiya Ladi ne tace in ba damuwa Binta me wanki tazo" Zazzare masa ido nayi na shiga tsiya "Kai mamana din kake kira Binta me wanki" kunsan dai Almajirai in sun sama waje . "To ba wankin takeyi ana biyanta ba ,shegiya me suffan er ruwa " "Kam kam kam ,nadaiji mun gode Allah tun da uwata tana gidanmu tana kula damu kaifa ,uwarka bata tausayinka ta kawo ka almajiranci kana Bara da ɗebo ma mutane ruwa " "Habawa yarinya bar ganin a gidanku nake zan iya jawoki in kila banza , ke kinga ko bara muna zuwa gidanku ? Shegu mitsiyata ,mutanenda har yayyunku sun fara ɗan tari saboda yunwa wazaizo Bara babanku ya koreshi da bulala saboda matsolanci irin na ubanku ..." Ɗaura hannu nayi aka na fashe da ihu wai yaci mutuncin Baba ,ai kafin ayi haka yaran gida sun fara tuttuɗowa kaman zuma suka bishi hanyar zaure karce,ina binsu a baya nima da gudu ina labarta masu abinda yace Duhun zauren ya sa ɗan Almajirinka ya dinga ƙumewa da garuka,mukuwa yaran gidan da mun daɗe da hardace hanya ,tar muke gani haka muke binshi da gudu ,yina fita waje ko kallan hanya baiyiba ya tsallaka titi da gudu aiko keken wani tsoho ta ɗaga shi ta Nana a kwalta Ehoooo muka ɗauka ,muna Allah shi ƙara ,Allah ya mana maganinshi Ba wanda yabi ta kanmu haka akayi kan ɗan Almajirin don babu wanda baisan halin rashin tarbiyyan en gidanmu ba Mamana kam tana gama haɗa wankin ta saɓa mayafi ta shiga gidan ,saboda tsananin matsuwarta da A biyata kudin wankinta suci abinci tsabar yunwa har jiri take gani A bakin ƙwar gida muka haɗe ,da sauri ta damƙi hannuna ta saka mun ɗan makullin kwaɗon ɗakinmu "Ina gidan matar ɗan sanda yanzu ki biyoni da kayan su" ***** Gidane ɗan madaidaici mai cin mota ɗaya sai mai gadi . Saida tayi sallama kusan sau uku kafin aka amsa daga ciki ,tsayuwar minti biyar kafin aka amsa da "A shigo,waye" "Hajiya me wankine wai kina kirana" "Shigo " aka kuma amsawa ,wani sallamar ta daɗa saki sannan ta danna kai ɗakin Turus tayi ganin mace ƙosashiya ma'abociyar manyan kuturai da Jiga²n Na shanu ɗaure da Tafkeken towel ɗin wanka da ya saukar mata har ƙasa kamar zani ,ba birexiya a jikinta tayi sakawa sakwa da ɗaurin ƙirjin da tayi da towel ɗin ana ganin kusan duk nonuwanta.....gefen kujeran da take ,wani bijiras ɗin Yarone da gani kaga bagidaje wanda bazai wuce shekaru 26 ba sai sunkuyar da kai yike ,yina satar kallon Hajiya Ladin Nuna mata wajen zama tayi ,a ɗarare ta zauna ta fara jero mata gaisuwa Gyaran murya tayi "Malam Binta kike ko?" "Eh haƙƙun Binta nike" "Yawwa dama Kukuna mai dafa mun abinci ne ya yi tafiya so, ina neman me mun girki na wucin gadi kafin ya dawo ,ina ciyar dashi in masa sutura da sallah ,Albashinsa a wata kuma dubu ashirin da biyar . ..shine nace ko kinada ra'ayi ? zan maki kwatankwacin kudinsa ba canji , tunda Na dade da jin labarin halin talaucin gidanki kinga nan bakida matsalar abinci ...... (Jan fasali tayi taji ko ummana zatayi magana amma tayi shiru) ko da matsala?" "Ehto Hajiya Nagode amma kinsan sha'anin mazan mu ,zanje in tambayi mijina in ya amince zaki ganni " "To ba matsala ,Ɗallami kawo mata ruwa mana" "A'ah wallahi Hajiya dama kin barshi ,Na aza wankinki ne ma kikaji shiru ,gayican nasa yarinyata ta kawo maki" "Aah Ni banson ƙauyanci ki saki jiki dani ki ɗauka nan gidanki ne ,ɗallami kawo ruwa man " Ta ƙare tana ɗage ƙafa ɗaya ta ɗaura a hannun kujera ta saki wawan zama Kamar zai faɗa mata haka ya raɓa ya wuce ,itadai Binta Banda ƴar murmushi da nonnoƙe kai ba Abinda takeyi kamar mahaukaciya sabon kamu. Da gudun ƙarshe na tankaɗo ƙofar ɗakin na shigo na jibge kayan a tsakiyar center carpet ɗin wajen "Wayyo Allah na kuru da sun watsar mun da haƙora" na ƙare magana ina haki na wanda yaci gudu ya ƙoshi "Amma kedai yarinyar nan sam zamanki gida bai ƙareki da komai ba sai rashin ji ,ina lura dake tunda kukayi common entrance shikenan kika shiririce ,Allah ka bani kudi watan nan zaki fara zuwa makaranta inshallah ,Ki gaisheta ki Bata hakurin shigowa daki ba sallama" Ƙurrrr tabi mu duka da ido ,nikuma na sulale ƙasa na sunkuyar da kai "Yi haƙuri" "Bakomai.......ammm me yafaru da makaray nata?" Nan mama ta tsinke da bada labarin komai na makaranta na ,ta ɗaura da cewa "Amma yanzu in kika ɗaukeni aikin nan kinga ai sauki ya ƙara samuwa " "Nawane kuɗin?" "Hhmmm dubu tamanin da bakwai komai da komai" Ko damuwa Hajiya Binta batayi ba ,ta miƙe cak ta shige wani ɗaki wanda yafi kama da ya zama bedroom dinta ne ,jimawa kadan sai gata da rafan ƴan 500# guda biyu "Gashi wannan dubu ɗari ne ,aje a sakata a makaranta ....Amma fa da sharaɗi rance na baki zaki biyani dubu tamanin da bakwai sauran a siyama yar makaranta indomie da Alawa" Hannun mama ɓari ya shiga yi da ƙyar ta karɓa ,amma itakam ilahirin idon Hajiya ladi na cikin rigar ummana tana kallon nonuwanta da suka ɗan zamo cikin riga , sakamakon mayafinta da ya ɗan zame tsabagen godiya Da ƙyar ta iya cire idonta akanta ta haɗiye wani kakkauran miyau "maƙururut!!" "Bakomai yiwa kaine ,sai na jiku...." MU TALLATA HAJAR MU Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi? Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ? Biya #1000 in saka maki a status ɗina Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰 Mata kuna ina??? Ehem Akace in kin ji kira samu ne *Hajja mai gyaran aure* ta taho maku da zafafan magungunan mata ƴan gaske,tafiyayyu maras Algus,iya kuɗinki iya shagalinki ,ko mijin ki bai saba ihu ba ,Alƙawarine wannan sai yayi , Magunguna na dai ,Akwai garurruka Gumba Tsimi Tabaje Jigida me matsi da niima Jigida mai saka farin jini awarwaron farin jini da mallaka Zobban farin jini da mallaka Haɗin Ƴar gata Zuma na musamman Cicciɓi Kaza dahuwar uwargida da amarya . Ƴan shila Haɗin kifi Ɓata jikin Kishiya Maƙale mata Haɗin karya gado .da sauransu. Mu ƙa'idar maganinmu bamu badawa sai mun maki bincike in baki da infection in kuma akwai sai mun maki magani Hajiya ,maganina nagartattune an daɗe ana yabonsu ,kar in cika ki da zance wani abu sai kin amfani dashi wallahi sai kin kawo ƴar uwarki Domin ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan Numbobin 09060703187 Serious masu saya don Allah🙏🏻 [5/31, 22:14] 😘😘😘: *💙🤍BARIKI💙🤍* _(Gado Nah)_ Oum Aphnan✍️ Page 13&14 ```Wannan kuma shine page ɗin kusa da ƙarshe na kyauta,Hanzarta biyan kuɗin ki don cigaba da samun littafin Hankalinki kwance``` *Zaki iya subscribing littafin akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi* *Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌* *Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500🥰* *Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya akan kuɗi 1000# 👌🥰* Hanyoyin biya sun danganta Banki 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb ko ki biya ta katin MTN ko Vtu ma wannan Number 09065990265 _Ƴan uwana ƴan nijer ku zaku biya 500f katin Artel kuma ta wannan Number 09065990265_ *🤍Thanks for Patronizing💙* MU TALLATA HAJAR MU Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi? Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ? Biya #1000 in saka maki a status ɗina Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰 _BHUZUWA EMPIRE_ _Alhmdllh duk kan Godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki, alhmdllh allhmdllh🥳🥳 ina kuke Matan Aure masu fuskantar matsaloli a gidajen Auren su?. Baya ba mu kulawa nida yara na, bai san cin mu shan mu Ba, Mijina kullum idon shi na akan matan banza na duniya ne, mijina mazinaci wai ya zubillah, Mijina baya ɗaukar ragama ta komai nawa da gani har ƴaƴana.. Kullum faɗa babu zaman lafiya an masa ko ba a yi masa ba.... Kai matsalolin da yawa suke ni da abun da zance maki shi ne Maza halarto taskar BHUZUWA EMPIRE domin warware maki duk kan wani matsalarki albarkacin fiyayyyen halitta da yardan Allah zakiga chanji an yi anga haske anga sauyi.... Sirrikar mallaka mukeyi tare dana farin jini mu ke bayarwa duka.... Domin samun cikakkan ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan numbern 09061466409._ *_Mallaka muna yin su ta hanya dabam_dabam_* 1)Mallaka ta hanyar turaruka da mu ke haɗa wa. 2)Mallaka ta hanya ƙwai da na Ƴar shila,Kaji da sauransu 3)mallaka ta hanyar Rubutu na dabam 4)Mallaka ta hanyar Zobe 5)Mallaka ta hanyar nama 6)Mallaka ta hanyar Nono 7) Mallaka ta hanyar zuciyar Bunsuru,zuciyar shanu da ƙananun dabba ... Kai Ga dai sunan da yawa... Muna bada sirrikar kuma muna yi da kanmu idan Kina buƙatar hakan, ƴammata Kuma akwai naku ta daban... Marasa farin jini da yardan Allah kukan ta ƙare daga wannan rana da kk shigo taskar BHUZUWA EMPIRE 09061466409. 💯Tested and trusted🥰 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 ___________Zuciyoyin mu fal murna Ni ummana muka kamo hanyar gida ,saidai tun kafin mu shigo gida mama ta bank kuɗi na siyo mana kifi da macaroni dasauran kayan girki "Yau muma muci mai daɗi ko zinaru?" Gyaɗa mata kai nayi cike da gamsuwa ,fuskata fal fara'a ,na sheƙada gudu natsuwa kam nida ita munyi hannun Riga Ranar kam munsha gulma da tsigudidi ,nikuma ina fitowa sai an mangareni na koma da kuka ,saboda kawai ƙamshin soyeyyen kifi da akaji ,gashi saboda baƙin ciki duk wanda aka kaima macaronin sai ya dawo dashi yace bayaci abunda ba yawa ?! Kunji fa kamar tausayinmu yakai ƙasan zukatansu Abun jin daɗi baban mu yau kamar bashiba ya dawo gida da kaji guda biyu ,yace a soya masa ,so ranar girkin uwargidan su mama ne ,itadai mama taja gefe tana kallon firi² Dare nayi ya shigo da maltinan shi guda 4 yazo yasa aka shimfuɗa masa ƙatuwar taburma a tsakar gida ,daganan ya kira mai girki ta kawo kaji Tire aka miƙo masa ya juye kajin nan kaf ya ƙirga sassan jikinta ya gani ko ta cika? Saida yaga sun cika kafin ya dubemu tsibin yaransa daketa haɗiyar miyau da matansa da suka zura tagumi ,ƙirjin mai girki sai lugude yike kar ya hauta da tijara yace ta satar masa "Ke ciccire masu kawunan nan da ƙafa ,wuya da en cikin kazan duk ki gotstsurawa yaran su maida mugun miyau Ni kuma kisamin ,tsokokin kashi hudu ,sai ki bani kashi biyu ,ku kuma Matana masu wahalta mun ku ɗauki kaso ɗaiɗai....wannan maltinan ku ɗauki ɗai ɗai yaran ku basu ɗaya agwagwaɓa masu kurɓi² a baki ,suma su taɓa Wani sanyi naji a raina tunda mamana zata samu kason tsoka don nasan a tarkacen da aka haɗa mana da ƙyar in zan sama gutsuren hanji Manyan tuni kowa yace bayaci a ba yara saboda ɓacin rai . Muna nan zaune aka gama kaso ,mamana ta miƙe zata kwashe kasonta ,zumbur ya gyara zamansa ya rufe kashin kajin da bulelen babbar rigarsa "Me zakiyi kike miƙo hannu?" Cikin sanyinta tace "zan dauki kaso na ne Inaso in tafi daki" A take ya hau sababi "Sannu me son yaranta ,wato so kike in baku naku kuje dashi ɗaki wainnan yaran naku marasa imani su canye su ƙi barinku kuci ko? To zan ɓoye maku a akwatuna inada mukulli duk wacce zataci zan tsareta a ɗaki in bude mata ta ɗauka taci ......ku kuma kuna binmu da ido ku tashi ku bamu waje" Da sauri na zabura duk muka fashe Ni kuma nayi daki da gudu ina kukan baƙin ciki Mama duk hakan bai dameta ba ,don inda sabo ya saba masu haka ya tattare duk naman ya cinye in sunzo amsan nasu yace "Af!!! Na sha'afa wallahi kinga na cinye ,amma a bini bashi in wasu sunzo zan biyaku " shikenan yaci bulus ,sukuma yaranshi suna ganin bakin matansa suna ganin kamar yina fifita son matansa ne a kansu ,nan kuwa wani salon izayan ne ,ta yanda yaransa zasu tsanesu A cewarsa in kan gida na haɗe megida ke shan wuya amma yanzu kowa najin haushin kowa ,sai ya baza mulkin sa son ransa ........Kun daiji wani uba!!!! Itadai ummana ,saida komai ya kwanta ta sama dama daga shi sai ita ,sannan ta soma koro ma Babana da labarin aikin da ta samu Tashin farko ya ƙeƙeshe ƙasa ya hau zuba kwarmato gida kuwa akayi tsit ana jiyo masifansa "Nine zaki gwada mun rashin godiya? Bayan duk dadi da kwatanta maku adalci da nike ƙoƙarin yi? To bazaki aikin kuku maƙota ba ,ki jamun zagi ahaaaaaa" Kwantar da murya tayi ta shiga basa baki da nusar dashi Alkhairin dake cikin aikinta musamman ɓangaren abinci ,har tana nuna masa kuɗin makarantar da ta ranta mana a biyamun kudin makaranta Aikuwa da sauri ya warce kudin ya hau lissafawa "Ke kinsan Allah dama can na barki kina bankauranki ne ,amma Ni a tsarina ɗiyata mace bazatayi bokon da ya wuce firamare ba ,saboda bazasu gantsare mun a gida muna gwama numfashi ba maza ba ,su ƙare da zama karuwan gida ,tooooo Amma sarai naga take takenki ,so kike yarinyar nan balkisu ta fice mana Zakka ,don na lura da ita fitsararriya ce da ƙyar in ba sai tayi karuwanci ba ! Nikuwa daga ranar da naga yarinya na ta fita mun gida da gyale wallahi sai na koreta ,kuma sainabi anguwa ina na kori ƴata wance inga mutuncin wa zai taɓa ƴan iska kwaɗayayyu ,wannan kuɗin naci banza dama Saleh ya tafi Niger kawo Dawaki ,zan basa hamsin da dokina ya sauya mun ingarman Namiji " Daga sanda ummana ya furta mun kalmar sai na zama karuwa daga lokacin ta daina sauraronsa ,sai hawaye dake mata sintiri a kunci. Kawai dadai ta lura faɗarsa na rashin gaskiya ne sai ta miƙe cak zata fita ,amma wani wawan tsawa ya doka mata "Gidan ubanki zaki ? Ni ne ina magana zaki tari numfashina ki tashi zaki fita ban idar ba" Ja tayi ta tsaya a bakin ƙofa ita bata shiga ba ita bata fita ba Wawwaigawa ya hau yi Allah ya basa iko ya ɗauki wani ƙaramin butan shayin buzaye ya wulwulo mata sai gashi ƙifffff! Ya Sarun mata a fuska gurin ido ,aikuwa sai jini fishaaaaaaaaa Wani ƙara ta saki ta dafe ido ta yanka magigicin ihu "Wayyo Allah rayuwata ya tsiyayar mun da ido " take ta hau ganin jiri ,daidai nan aka dallaro wutar nepa ,saiga ƴan gidan buuuuu amma kowa ya coge a bakin ƙofa sai kakana ne mahaifiyar babanmu ta shiga nikuma na manne a gefen mama ina lakato mata jinin fuskarta ina kuka "Me ya faru makama ,kake tsiya da watannan ƴar na gada tsiyan? Kamar bakasan labarin gidan Sarkin Dogarai ba in suka fara dambe saboda tsiya har titi suke dambe ,a ciwa juna mutunci ba?" (Kunji sharri da kisisinan tsoffin mata) Gyaɗa kai Babana yayi zuciyarsa na daɗa hayaƙi jinsa yike tamkar sarki yina azabtar damu "Eh ƙwarai naga Alama ,tunda sau tarin nawa zance idan za ayi magana dani tsugunawa akeyi ba'a yinmun magana a tsaye,amma ita saboda gata ƴar iska tambaɗaɗiya zatamun ƙerere aka ubanki zanci ,in kinji haushi ki fita kibar mun gidana ki ajemun bilkisun ta zubu a tsakar gida cikin ƴan uwanta nikuma wata mai shiga ki ganni da sabon aure in saka a ɗakinki ..... Shashasha wacce batasan rufa mata asiri ake ba" Yuuuuu mama taɗebi jiki riƙe da hannuna tayi hanyar zaure tana lalube saboda bata gani ,yaran gidan zasu bita ya daka masu tsawa ,duk suka tsaya "Kubar ƴar iska taje ta tayarwa tsohonta da hankali ,don billahillazi yana kiran wayana ban ɗagawa babu mai fiddani da daddare nan yin biko kije can ki ƙarata da yajinki.....in kin gaji kya dawo in kuma na sama sarari in aiko maki da takardanki" ***** Muna fita , muka tsaya a titi da nufin in motoci sunyi sarari mu tsallaka kemis din dake ɗayan tsallaken titin a duba idon mamana ,saidai mota na ɗaya a na biyu saiga wata mota ƙiran Rova ,A hankali ta faka gaba damu kadan kuma sai ta Fara reverse ,muna nan tsaye aka sauke glass din aka leƙo "Su wanene nan?" Kallon mutumin nayi da alaman sani ,aikuwa sosai na ganesa mijin Hajiya ladi ne matan polis "Mune da mamana Babana ya tsiyayar mata da ido shine zan Kaita kemis" Duk da zafin ciwon da mamana take ciki bai hanata mangareni ba Shikuma da sauri ya ɓallo ƙofa subhallahi garin yaya?...kuzo a Kaita asibiti ya salam?!" Mama bataso binsa ba saidai don rauninta haka ya saka mu a mota ,aikuwa ,karaf a idon makama daya leƙo ya cigaba da mana tijaran Riƙe ƙugu yayi ya koma gida yina masifa "Ai dama da karuwa nike mu'amala ? Sun kitsa zasu hadu da wancan bunsurun da bai bar ƴan matan unguwa ba bai ƙyale matan aure ba? To wallahi bazai saɓu ba" "Atoh wannan facaka da Naira da Binta keyi na lafiya ne? Dama ai dai ban faɗa bane kar aji mutuwar sarki a bakina ,amma kullum tana liƙe a gidansa ,koyau ina kallonta ta zari gyalle bakanan ta fice kuma yara sun tabbatar mana da gidan ta shiga ....haka da ta dawo zokaji ƙamshi sun siya kifi yayi zandagi biyar akaci raɓa² da macaroni ka ganni kallo koda ta kawo basu isheni ba ,don kwaɗayina baya hana ganda nuna,bazanje inci abincin dattin zina ba "(kishiya kenan ,Allah ka bamu kishiyoyi masu tsoron Allah) Famfo a ranar iya famfo kishiyar uwata da uwar mijin mamana tayima Babana ,kowa ya matsu mamana ta dawo aga yanda zai mata sakin wulakanci Ni kuma a sakeni in zama ƴar tsakar gida ,daganan sai in Gane wa gari ya waya??? **** Mijin Hajiya ladi bai bar asibitin ba saida aka ma mama dressing aka mata allurai aka saka mata drip sannan ya fita da nufin zasu dawo da matarsa in dare baiyiba ,in kuma dare yayi zasu dawo kafin a sallame mu gobe da safe. Mamana ta sama releif (sauƙi) ɗin zogin ciwon don haka ta waiga ta kalleni ta soma mun magana da muryarta mai cike da rauni tace "Zinaru kinga irin gidanku ko? Kinaso in tafi in barki?" Da sauri na girgiza mata kai "Mama kiyi haƙuri baba na mugune bana sonshi ,saina kira masa sojojin makarantan mu masu dukan makara sun zane shi" "Ashsha ,kinsan waye uba kuwa ? Bakida hankali kike zagin babanki? Fadan mu dabam , tarbiyyanki kar in sake ji kin aibata babanki inba haka ba saina saɓa Maki kinajina ko?" Hawayene ya gangaro mun "to ummana" ***** Subhanallh wasa farin girki ɗan malaminka tunda ya koma gida ya kasa zaune da tsaye , sha'awar Binta ya hana masa siƙit ,ji yake in bai ci matar auren nan ba kamar ƙarfin sa na ɗa namiji sanyi ma zaiyi A haka Hajiya ladi ta riske sa a ɗakin "Yadai mutumin ,kodai anyi fada da wata cikan ne a waje?" Caɓe baki yayi ya koma ya zauna a gefen gado yina shafa ranƙwalelen kansa daketa sheƙi saboda skin cut (Tal kobo/ ƙwaryan molo) da aka masa akai "Kibari kawai ladi maza na duniya .....(ɗan jan fasali yayi ya jirga gefensa ) zauna kiji" Bin abunda yace tayi ta zauna a gefensa ta ɗaura hannunta a tsakanin cinyoyinsa tana shafasa a hankali "Ina jinka my man" Wani wawan ajiyar numfashi ya aje jin hannunta ya sauka akan maransa tana ƙoƙarin ɓallo masa gidan ruwansa ,da sauri ya kama hannunta ya janye ya aje agefensa ya soma bata labarin mu......... Dafe ƙirji tayi "Kar kacemun Binta maman balkisu" "Tabbas kamar sunansu kenan,kin sansu ne?" "Ita kemun wanki ,kuma yau ɗin nan na dauketa girki tun da Kukuna yayi tafiya .....wayyo Allah Mu Asp in baka gajiba ,ko zamuje ka kaini in gansu,daga nan ma mu kai masu abinci wataƙil yunwa sukeji" Sosai yayi murna da hakan ,ko banza ya sama damar da burin zuciyarsa zai cika a sloooooow Haɗe rai yayi kaɗan "Ba inda zani na gaji dare yayi ki bari sai safe " Tsirrr ta masa da ido ta kasa yarda yau itane mijinta ya hana fita a take zuciyarta ke saƙa mata abubuwa amma dayike ƴar bariki ce da sauri tayi watsi da batun zuciyarta "Shikenan mijina ,Allah sarki ai kuna ƙoƙari ,wannan aikin taimako haka? Ubangiji dai ya biyaku ....tashi muje in taya ɗan ƙaramin boy ɗina yayi wanka innaɗoshi a towel in saka masa kayan barci ,yazo ya bani madaran maransa in Sha" Ta ƙare tana kashe masa ido..........✍️ _*O & A ORGANIC SKIN CARE🤏🏻 AND BODY CARE PRODUCTS🥰*_ 🪀 09065990265 Menene Burinki? Burina ,shine , In zama Sarauniyar mata ,Tauraruwa ta gaban goshin me gida ,Babbar babes tsole Idon manyan gayu a town ,Saidai kash Abubuwa da Dama sun mun cikas ,wanda suke dakusar mun da self Images ɗina da self Esteem ,kama daga *Black spots* *Pimples* *Sun Burn* *Knuckles* *Rough skin* Dasauransu Ga kuma ni na tafi 1 ɗina *Ba Nono* *Ba ɗuwawu* *Ba lafiyayyiyar fata,mai laushi ,sheƙi da Glowing* Hakane?? Sune Damuwarki??? Tom In sune Kakarki ta yanke saƙa dama ga sallah na matsowa mata an fara tanajin Atamfar sallah zoki gyara skin ɗinki shine farkon Gayunki Domin kuwa A wajen Oum Aphnan ne kaɗai zamu baki product ɗin mu ba shayi ki amfani dashi kisha mamaki ,ke in ma baiyi ba akwai refund ,ma'ana zan dawo maki da kuɗinki [5/31, 22:14] 😘😘😘: *BARIKI GADO NAH* Oum Aphnan✍️ Last Free Page Page 15&16 *Zaki iya subscribing littafin akan kuɗi daidai Aljihun ki ,Matakaine hawa uku ,damanki ki zaɓa inda kike da nishaɗi* *Ƴan ƙaramar gida( Regular ) #300👌* *Gidan mutane masu Muhimmanci (V.i.p) #500🥰* *Ko In kinason shiga sahun keɓantattun Hajiyoyi (Special ) zaki biya akan kuɗi 1000# 👌🥰* Hanyoyin biya sun danganta Banki 7782217014 Mohammed Hassana Fcmb ko ki biya ta katin MTN ko Vtu ma wannan Number 09065990265 _Ƴan nijer kuma katin artel 500f suma ta wannan Number 09065990265_ MU TALLATA HAJAR MU Kasuwanci kike kinason kiyi kasuwa ,ki samu jama'a da Alkhairi? Biya kuɗi 2k kacal ,in saka maki tallarki a kowani page na littafina So kike 000+ (Ɗaruruwan) mutane suga kasuwancinki ? Biya #1000 in saka maki a status ɗina Abun sani a har kullum shine ,MAI TALLA ,shike da riba ,shigo ayi dake yafi ki raɓe a gefe ,sai kunzo🚶‍♀️🥰 _*O & A ORGANIC SKIN CARE🤏🏻 AND BODY CARE PRODUCTS🥰*_ 🪀 09065990265 Menene Burinki? Burina ,shine , In zama Sarauniyar mata ,Tauraruwa ta gaban goshin me gida ,Babbar babes tsole Idon manyan gayu a town ,Saidai kash Abubuwa da Dama sun mun cikas ,wanda suke dakusar mun da self Images ɗina da self Esteem ,kama daga *Black spots* *Pimples* *Sun Burn* *Knuckles* *Rough skin* Dasauransu Ga kuma ni na tafi 1 ɗina *Ba Nono* *Ba ɗuwawu* *Ba lafiyayyiyar fata,mai laushi ,sheƙi da Glowing* Hakane?? Sune Damuwarki??? Tom In sune Kakarki ta yanke saƙa dama ga sallah na matsowa mata an fara tanajin Atamfar sallah zoki gyara skin ɗinki shine farkon Gayunki Domin kuwa A wajen Mj ne kaɗai zamu baki product ɗin mu ba shayi ki amfani dashi kisha mamaki ,ke in ma baiyi ba akwai refund ,ma'ana zan dawo maki da kuɗinki....Sayan nagari maida kudi gida 💃💃💃 _BHUZUWA EMPIRE_ _Alhmdllh duk kan Godiya ya tabbata ga Allah maɗaukakin sarki, alhmdllh allhmdllh🥳🥳 ina kuke Matan Aure masu fuskantar matsaloli a gidajen Auren su?. Baya ba mu kulawa nida yara na, bai san cin mu shan mu Ba, Mijina kullum idon shi na akan matan banza na duniya ne, mijina mazinaci wai ya zubillah, Mijina baya ɗaukar ragama ta komai nawa da gani har ƴaƴana.. Kullum faɗa babu zaman lafiya an masa ko ba a yi masa ba.... Kai matsalolin da yawa suke ni da abun da zance maki shi ne Maza halarto taskar BHUZUWA EMPIRE domin warware maki duk kan wani matsalarki albarkacin fiyayyyen halitta da yardan Allah zakiga chanji an yi anga haske anga sauyi.... Sirrikar mallaka mukeyi tare dana farin jini mu ke bayarwa duka.... Domin samun cikakkan ƙarin bayani ki tuntuɓi wannan numbern 09061466409._ *_Mallaka muna yin su ta hanya dabam_dabam_* 1)Mallaka ta hanyar turaruka da mu ke haɗa wa. 2)Mallaka ta hanya ƙwai da na Ƴar shila,Kaji da sauransu 3)mallaka ta hanyar Rubutu na dabam 4)Mallaka ta hanyar Zobe 5)Mallaka ta hanyar nama 6)Mallaka ta hanyar Nono 7) Mallaka ta hanyar zuciyar Bunsuru,zuciyar shanu da ƙananun dabba ... Kai Ga dai sunan da yawa... Muna bada sirrikar kuma muna yi da kanmu idan Kina buƙatar hakan, ƴammata Kuma akwai naku ta daban... Marasa farin jini da yardan Allah kukan ta ƙare daga wannan rana da kk shigo taskar BHUZUWA EMPIRE 09061466409. 💯Tested and trusted🥰 *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 _________Safiya nayi haka ma'auratan suka ɗauki rige²n shiryawa ,gabaɗayansu da ɗokin ummana sukayi barci ,da tunanin yanda zasu sameta ,Sunzo Asibitin kuma munji daɗin kulawarsu ,bayan mun karya da abincin da suka kawo mana ne ,Asp ya ɗaukeni bai shawara da kowa ba ,ya wuce dani wata tsadadden private schl ya biya mun kudin makaranta na Jss 1 _ Jss 3 sannan ya basu kudin littafaina da uniform ,kana yayi branching A shawarma palace ya haɗo Mana shawarma da Ice cream ,ya fito muka shiga wani plaza ya jibgo mun kayan sawa top ,blouses da trosers irin na yaran masu kuɗi dai ,ga tarin tarkacen kayan wasa na dasu teddy bear,Nikam yau farinciki kamar wacce aka tsindima a Aljanna ,na daɗe rayuwar yaran masu kuɗi na burgeni ƴan Ajinmu ashe nima Albarkacin maƙocin gidanmu . Da niƙi niƙin kaya muka shigo nan naga yanda Hajiya ladi da mamana suka sarƙe da hira kamar sun saba ,Tasha mamakin kayan da ya jibgo ,nan ta ɗaga kai ta fara tsiya Da sauri Hajiya ladi ta tari numfashinta "Haba Binta da Ni da mijina haka muke Munada kyauta sosai ,so wannan ba wani abu bane ,kinga mijina ɗan sanda ne ,kamar yanda muka tsara ki zamanki a gidana shi da kansa sai ya nemeki lokacin kin tara kuɗin ki da ƴan canjinki kiwa ɗiyarki hidima ,bame takura maku ,saima sabon girmamawa ,don kinsan rayuwar yanzu dame kuɗi akeyi....." Tsalle nayi na dire a gaban mama na kanga bakina kusa da kunnenta "Kuma ya sani a makarantan da su Nadiya keyi ,nima shi zanyi umma" Zaburowa tayi a gado ,haba ita bataga kuɗin da suke dashiba da zasuyi irin wannan facakar "Hajiya ,Alhaji ? A gaskiya hidimar tayi yawa " Murmushi yayi yina karkaɗa keyn motarsa "Yiwa kaine Malama Binta ,kinga ina azaban son ƴaƴa to menene in na kai baby bilkis makaranta mai kyau? ....(waigawa yayi ya kalli ladi) ....wife (matata) In sun shirya ina mota" Godiya ta zarce dayi harda tsatso ƙwalla ***** Tun daga ranar aka gyara ma mamana BQ ,nikuma kullum driver zai kaini makaranta ya dawo dani har cikin gida don haka ,sam idona bai ganin waje . Kwanci tashi ba wuya ,yau watan mu biyu a gidan Hajiya ladi police ,Babana tun bai damu ba ,ya kare yaje gidansu mama an tabbatar masa da batazo ba , ya zo gidan Asp yayi masa mummunan cin mutumci sannan ya tabbatar masa da ya ƙara tuhumar sa akan ɓatar matarsa sai ya kullesa Rayuwa tayiwa Babana tsanani , a gefe guda kuma Sarkin Dogarai ya shigar da ƙaran Babana a kotu har an kawo masa sammaci kan lallai ya fiddo masa da ƴarsa ......wannan kenan Me ke faruwa a gidan ladi police? ****** Da hila hajiya ladi ta fara bida ummana ,itakam gani take bakomai bane face karamci Supplement Na ciko da Nonuwa da tsayuwansu ,ta bata tasha na sati biyu ,aikuwa Nonuwa tuntsun tuntsun kamar na budurwa (Me son original tablet da garin magungunan breast 09026292157 plz wacce ta shirya kadai) Ga na ɗuwawu da gyaran fata ,ga na ƙara hasken fata ,a gefe ɗaya ta siyo mata Haɗin mayukan jiki da sabulai na O & A organic products 09065990265 Aikuwa Bata haɗa sati Uku ba ,Malama Binta ta tashi a Binta ta koma Hajiya Binta Yes ,aikin da ta ɗauketa don tayi har yanzu shi takeyi wato girki ,saidai wawware mata matsatsun riga da siket tayi ta bata tun Hajiya Binta naji kunyar sakawa har ta saba ,tun tanajin kunyar yawo ba hijabi takoma ta hakura saboda in tana yawo muku² da hijabi Hajiya ladi ta kafa ƙorafi kenan "Wannan duhun kan shi yakeja mazanku na wulakanta ku ,baki ganina da mijina ne ? Kamar ya goya Ni? Gaskiya ki sauya in ba haka ba kina kallo duk gyaran nan da kike sha zasu tashi a banza " Yawan ƙorafin Hajiya ladi yasa umma sauyawa ta yakace hijabi ta aje gefe tayi girki tai wanka tasaka matsatsun kaya tazo falo su sha hira suyi kallo , haka rayuwar su ta cigaba ,sam bata nunawa mamana kalarta ba ,iyaka dai duk inda mamana ta gifta idonta na wajen tana haɗiyar miyau Akwana a tashi asaran miyau ,yau watan mu mun ɗauki hanyar na hudu a gidan Hajiya ladi ,Mijin ladi watanshi biyu baya kasan ya raka wani Alhaji Istanbul ,Alhajin kowa yasan tataccen ɗan luwaɗi ne ,amma ya fake dashiɗin police ne ya ɗaukesa yina kashe masa kuɗi ,harta kuɗin abincin gidansa da komai nasa saida ya ajiye masa kafin su tafi . Wannan shine dalilin da ya adana buƙatarsa akan ummana sai zuwa ya dawo Hajiya ladi zuwa yanzu ta fara damuwa sakamakon sha'awar Binta ya fara damunta har in ta kwanta barci mafarki take suna cin junansu ,kwatsam sai gani na dawo daga makaranta an zaɓemu zamuje excursion a Lagos na kwanaki 4 , sakamakon wani gasa da naci a schl dinmu dake ƙarƙashin companyn wizkid ,shine aka ɗauke mu ,excursion da tikitin jirgin sama da zamu bi . Ummana bataji daɗiba amma haka Hajiya Binta tai uwa tai makarɓiya ,ta uzzura saida mamana ta amince Ranar da na tafi a ranar ta fara tunanin yanda zata shawo kan mamana su fara maɗigo Bayan isha ta shiga wanka ta dauro towel ta nufi Bq da sauri tana ƙwalla ma mama na kira tana kururuwa wai maciji ta gani a toilet dinta Mai gadi da driver a take hankalinsu ya tashi an bincika ko'ina ba maciji Maigadi yace "Hajiya ba maciji duk inda yake ya gudu ki koma daki abunki " tsalle tayi ta dire ,akan itafa bazata kwana a ciki ba An raya an kifa ƙarshe ma sai ta fashe da kukan munafurci ,maza duk hankalinsu ya tashi suna ganin yanda take yawo tiɓi² a sanyaye Binta tace "kije ɗakina to indai zaki iya kwana dani sai mu gwamutsu " godiya ta mata ,nan ta dafa kafadar driver dinta muje ka rakani kitchen in ɗauko coffee inna fito ka kullo mun part ɗina ,ke kuma Binta jeki gyara mun inda zan kwanta a ɗakin naki " da to ta juya baya ta tafi ,shi dama driver ɗan hannune ya saba cin Hajiya ladi ,mai gadine dai baisan dawan garinba Mai gadi ma sa kai yayi zai koma bakin aikinsa da sauri ta yafutoshi "muje ka rakamu duka " Duk ɗuruwa sukayi ciki a mai gadi a gaba ita a tsakiya driver a baya Taka stool tayi kamar zata ɗauko jar ɗin coffe ɗin a saman kitchen cabinets ɗin kawai sai ta saki towel ɗin jikinta yayi ƙasa ya sulale Salati maigadi ya saki ,yayi saurin rimtse ido ,shikuma driver a take ya hau shafa baki yina sosa ƙeya a ɗan kunyace ta sulalo tayi kamar zata ɗauki towel ɗin ,kawai ta fixgo mai gadi ta matse a bango ta kamo nononta tana shafa masa nippy ɗin a kan saman bakinsa "Buɗe baki yayi da nufin yayi magana kawai yaji Nonon ta faɗa masa baki da sauri ta danne ya cika masa baki ya kasa motsi ,cikin yaudararriyar murya tace "Nasan kana da ƙishin Nono ,Gwauron ta ya dameka ba mace ,Ni ka ganni inada Tafkeken duri tantsan da ruwa ,in kanaso zan baka dama kai barbaranka a ciki ,sirrinka bazai fita ba ga ɗan uwanka nan ,abunda mukeyi kenan in Alhajina bayanan shiyasa yafika hutawa" Wurwur yayi da ido yina kallon driver ,da sauri ya gyaɗa masa kai irin ya amince ɗin nan Aikuwa a haɗamance ya damƙi breast ɗin ya fara tsotsa yina zuba nishi Ƙasa ta ringayi da hannunta ta kai hantsar wandonsa ,ta ɗan shafa a hankali Da sauri ya zabura jin an taɓa pussy ɗinsa Ɗan dariya tayi ta janye jikinta ,ta koma kan stool ta zauna ta Gwale ƙafa ,nan durinta dake face² da ruwan daɗi ya bayyana "Zo ka shamun mana my second husband(mijina na biyu) " ta ƙare tana kallon driver Da sauri jikinsa na ɓari yazo ya saka yatsun hannunsa biyu a vagina fold ɗinta ya buɗe a hankali ,gabaɗaya gindinta ya Gwale ,a hankali yakai halshensa yana ɗanɗana ,yina cire bakinsa ,kamar me lasan abu mai tsananin daɗi . Hannunta takai saman durinta tana ɗan shafa kan clit (ƴar tsakarta) a hankali ,muryarta a take ya shaƙe "Wayyo zo ka shamun nonona Ahshhhhh" aiko maigadin ba kunya yazo suka far mata kamar Mayunwatan Zakuna Ɗan nishi tayi ta buɗe hannayenta "Washhhhh kumun taimako ɗaya don Allah ,ina tsananin sha'awar mai aikina Inaso yau in ɗanɗaneta ,ku rirriƙemun ita in cita ku kuma in baku gindi kuci " Cike da gamsuwa suka amince saboda sun fada a sha'awarta ,fincike kanta tayi a hankali ta ɗauko wani cafee na ƙarin ƙarfin sha'awa ,ta ɗauko sex drop ta tsiyaya a ciki ta juya da kyau ,ta kasa cup 4 ta ba kowannensu cup 1 ta ɗauki biyu , bayan ta ɗaura towel ɗin ta fito kicin ta nufi BQ cike da saƙe²n zuci Sukuma ƴan mazan na biye da ita ,saboda yau sun shirya sai sun taleta Hajiya Ladi ta cicci rabonta. Binta da ta kwanta a gefen tabarma ta kulluluɓa da fyallen zani ,ta bar mata ƴar katifan ta ,har ta soma barci taji sallamarta ,zumbur ta miƙe zaune "Hajiya sannu da shigowa " murmushi tayi ta nemi gefen matress (katifa) din ta zauna ,sannan ta miƙa mata cup ɗin. Coffee mai ƙunshe da tsibin maganin sha'awa (Wacce ke son fitinannun magungunan nan su cofee da tablets to ki biyo numbernan 09026292157 Plz serious Wanda suka shirya siya) "Hajiya hidimarki nada yawa kunada karamci Hajiya don Allah nidai Nagode wallahi bazan shaba " Girgiza mata kai tayi a hankali "wannan maganin infection (sanyin mara) ne Kisha baida illa nashane na rage maki ,kwanan nan nike gaya maku zakizama ta gaban goshin makama " Ɗan murmushi tayi ta miƙa hannu ta karɓa a hankali ta shiga sipping(kurɓa) a hankali har ta shanye ta dire kofin,zufa na tsatsafo mata "Nagode Hajiya saida safe "ta ƙare tana jan matashin kai (pillow) ta kwanta Ɗan buɗe murya Hajiya ladi tayi "kuna ina ku shigo mana ?" Danno kai sukayi cikin ɗakin daga su sai boxy da singlet Salati binta ga ɗauka "subhanallahi mai zan gani haka,lapiya ? Ku fita mana?" "Ku tale mun ita mana....." Zuwa sukayi suka damƙo ta da ƙarfi suka matse mata baki, suka shiga keta mata kaya saida sukayi mata zigidir ,suka maida hannunta baya ,suka ƙulle suka ɗaure ta da jikin window suka ja gefe suna kurɓan cofee ɗin da ta basu a hankali idonsu karrrrr a gaban matan dasuke tsirara haihuwar uwarsu tartar a hasken solar ,sai ihu Hajiya Binta keyi sukuma so kawai suke suba idanuwansu abinci Gyaran murya mai gadi yayi "Malama ki mana shiru ko muzo mu rufe maki baki da ƙyalle" Kallonsa tayi da idonta shanyayyu da suka rine da jaraba "hmmmm ka ƙyaleta kururuwanta sosai yike ƙaramun shaawanta " da sauri takai hannu ta tumbuli nononta Aikuwa wani ihu ta fasa "Haba ke kuwa kawai kiba Hajiya hadin kai kuji daɗinku,Ni yaseen na ƙosa a gama dake a dawo kanmu.................." TAN TAN TAN TAN ,PAGE ƊIN KYAUTA YA ƘARE ,KI BIYA KI KARATUNKI CIKIN SALAMA ,KAR KITSAYA NEMAN NA ZALUNCI DON BAZAKI SAMU BA INSHAALH ZAN SA MASA MATAKAN TSARO......NAGODE IN KIN SHIRYA BIYA KI MAGANA TA NUMBER NAN 09065990265