DOLE KISONI 1 to 55 Posted on October 23, 2015 [09/09 11:21 AM] Aishat muh’d: 1DOLE KISONI Students nagani dayawa kowa sauri yake yaje lecture theater saboda DOCTOR INDIA yace yanada wani muhimmin announcement yau…. Hall din cike yake makil da dalibai an cika an batse kasancewar ansan doc india baida wasa kuma yace karfe 9:00 ne saisa kowa yazo on time sai hayaniya dalibai suke ko ina a cike wasu a tsaye wasu a zaune ……….. Chan sai ga wani kakkyawan matashi fari dogo yanada dan kiba dan daidai dan ba siriri bane cikakken namiji ne ga saje hancinshi dogo siriri gashinshi sai kyalli yake bakinshi dan karami yanada cikan kirji kai namijin yahadu kana ganinshi kaga cikakken dan India yanzu shekaranshi 30 yana sanye cikin bakin suit da takalmi cover baki sai farin glass dinshi oboy yeee dis guy na fire ooo dan ko besty humairat sake baki tayi tana kallonshi miyau har yana diga Yana shigowa jikake tsit ajin kaman ba mutane kowa yay shiru dan Allah yazubama dalibai tsoronshi yanada kwarjini ga farin jini wurin mata ga haiba d guy na Prince charming oo Maman shakur [10/09 7:33 AM] Aishat muh’d: 2DOLE KISONI Yanata murmushi students sunyi mamaki dan sunsan baya murmushi ko kadan yadau microphone yafara magana Attention everybody kowa yay shiru …yafara magana da harshen turenci yace yau na tsaya a gaban kune dan nafada muku wacce nakeso nakeson aura nake sonta fiye da kowa da komi a duniyan nan i stand before u all to declare my luv 4 her i luv u Aiman you are my happiness my life my joy my heart desire…..yakara cewa students i now present u my wife to be in sha Allah Aiman imran kowa yafara tafi chan sai ga wata kakkyawan yarinya yar shekara 19 ta shigo tana sanye cikin pink doguwan riga mai stones da dan karamin hijabinta iya wuya shima pink takalmi pink komi pink taci make up tana wani irin murmushi da ban gane nufinshi ba…tana karasowa gaban doctor india jikake tass tass tass ta wankama doc india mari har uku……. Maman shakur [10/09 8:29 AM] Aishat muh’d: 3DOLE KISONI Jikake tass tass tass ta wankama doc india mari har uku …..doc india ya rike kuncinshi Aiman ta kalleshi tai tsaki mtswwwwww tace Allah ya tsareni na auri bunsuru mayen mata irinka wawa banzaa kawai… duk soyayyan dakaga nayi dakai saboda kasoni ne nima na wulakantaka kaman yanda kaima besty na Amina a public…but i never luv u and i will never will duk maganan nan da turenci takeyi saboda doc india bayajin hausa tace u are nothing but a piece of trash… tai tsaki taja hanun kawarta Amina suka fito har sunkai bakin hall din doc india yace Aiman da karfi.. ta tsaya chak ya tako har inda suke ya kalleta da jajayen idonshi fuskan nan tashi tai ja saboda mari bata taba ganinshi hakaba……yace mata u will pay 4 dis…..Aiman u will pay 4 dis humiliation….u will pay 4 making me fall in luv with u deeply…..is a promise …Aiman ta kalleshi shekeke ta tofa mishi miyau a fuska tace do u worse taja hanun kawarta sukabar hall din….. Maman shakur [10/09 8:40 AM] Aishat muh’d: 4DOLE KISONI Doc india shima azuciye yabar hall din yawuce inda yay parking car dinshi ya shiga ya jata a zuciya idonshi tsabagen baccin rai har sunfara baki baki……students ko sai ihu ake wasu suna cewa Allah kara haka yake wulakanta mata dan yaga yanada kyau ga kudi wasu kuma suce Aiman bata kyautaba koma menene ai yana bala’in sonta kaman ranshi ,mesa zata yaudareshi ta gwada mishi son karya gaskiya bata kyautaba wasu dadi sukeji yanzu yabata da Aiman maybe su samu shiga hakadai suka gama gulmace gulmacen su suka bar hall din…. Bangaren Aiman kuwa suna mota Amina ke mata fada haba Aiman wanan zagin dakika mishi is too much niyayma laifi bakeba nariga nace miki nayafe kibar abunan amma bakiji gashi yace u will pay ….Aiman ta kalleta shekeke tai murmushi tace wlh bazai iyamin komi ba saboda yana bala’in sona wawan …tace besty bazaki gane bane na tsaneshi wlh abunda yamiki ya batamin rai ba kadan ba Amina tace muje gida saina fadan ma dad abunda kikayi…ta daure fuska tace wlh in kika fada mun bata dake har abada taja motan azuciye sukai gaba….. Kubiyoni danjin Asalin labaarin. Maman shakur [10/09 8:18 PM] Aishat muh’d: [10/09 3:15 PM] aishat muh’d: 5DOLE KISONI Asalin sunanshi Amir khan amma students suka samishi doc india……Babanshi haifaffen dan India ne sai mamarshi yar Nigeria….Lokacin da mamarshi Asiya taje karatu India shine suka hadu da baban Amir khan mai suna khan mirwan sunyi soyayya sosai daga baya aka barsu sukai aure sun haifi Amir khan yanzu yanada 30 daganan sun dade basu haihuwa kwatsam akaga ciki aka haifi yar kanwanshi mai suna simra yanzu shekaranta 5…..baban shi yanxu shine sarkin india ya gaji sarauta… Amir yarone wanda iyayenshi suka sangarta sun batashi kome yakeso shi yakeyi bazasu taba cemishi karkayi kaza ba…saisa yake neman mata son ranshi babu abunda yadameshi….zuwanshi yanzu ma Nigeria hutun shi naduk shekara ne yafara shine yana zuwa ya sauka a kaduna yanemi lecturing a ABU bangaren medicine saboda dama shi likitane Wanan kenan… Maman shakur [10/09 3:26 PM] aishat muh’d: 6DOLE KISONI Aiman imran yarinyar daya tilo ga iyayenta Alh imran maitama da kuma maman ta hj Aishat sani…babanta yanada kudi sosai dan shahararren dan kasuwane….maman ta cikakkiyar yar fulani ce tanada wani al’ada acewarta inkanada ya mace tun tana karama kake gyarata dan bakasan ya auranta zai kasance ba tunda ta haifi Aiman kullum da jike jiken gyaran jikin da take bata barinma yanzu datai girma na yau daban na gobe dabaan…Aiman yarinyace tanada kamun kai batason raini kuma batason wulakanci…tanada zafi barinma inka tabota.. Akwai wata rana ta shigo ABU da motan ta kawai tsautsayi yasa ta bugi motar doc india tafito dasuri dan tabashi hakuri shikuma yafito da zafinshi amma yana daura idonshi akan Aiman yaji Allah ya jarabceshi da sonta kawai ya tsaya yana kallonta tace plz kayakuri mistake ne yajuya kawai yace bakomi…ita alokacin bama tasan shine doc india dinba…… Maman shakur [10/09 3:35 PM] aishat muh’d: 7DOLE KISONI Tun daga ranan doc india da tunanin Aiman yake kwana ya tashi gashi bai kara ganintaba…. Wata ranan monday tashigo school taga mutane antaru ta kutsa kai cikin taron dan taga mai ake kallo tana kutsa kai dai dai Lokacin doc india ya shararama Amina besty dinta mari har guda biyu sanan yace mata ana so dole ne nace miki bana sonki leave me alone yay tsaki yakara gaba..yabar Amina sai kuka take azuciye Aiman takarasa ciki takamo Amina ta share mata hawaye tajata suka fita suka shiga mita Aiman tace besty maiya faru??? Amina tace naganshi zai wuce shine nai mishi magana yaki amsamin saina kamo hanunshi nace i really luv u sir shine ya mareni wai karna kara tabashi takara fashewa da kuka Aiman zuciyarta tafasa kawai take tace dena kuka besty wlh zaisan ba’a tabaki azauna lpy ya tsokaloma kanshi tsuliyar dodo zai gane ruwa ba tsaran kwando bane zai gane yatabamin besty…:evil::evil::evil::evil: Maman shakur [10/09 3:45 PM] aishat muh’d: 8DOLE KISONI Tace i will humiliate him d same way he did to u in public i will disgrace him in such a way that he will not even dream of coming back to dis school again….Amina ta share hawayenta tace besty nasan halinki niyamawa bakeba kuma nayafe dan nasan laifi nane dan haka abar maganan nan Aiman tai dariya tace wlh bazan bar maganan ba kema kin sanni da naci….Amina ta kalleta tace to meza kimishi???tace karki damu i have a perfect plan…..Amina tace kinsan dai baida mutunshi ko kadan plz kiyi da kowa amma banda mutumin nan…Aiman tace kinga mubar maganan nidai nafada miki saina rama miki das all taja motan sai gida….. Da daddare takasa barci tunani kawai take taya zata wulakanta shi agaban jama’a itama ta mareshi kaman yanda yay ma kawarta…zuciyarta tace by making him fall 4 u tai wani murmushi tace yessss……sai kuma tace hw can i make him fall 4 me????tai shiru tana tunani chan tace yanzu dai i have to know his every move saboda nagane abunda yafiso sai na fito mishi tahaka wata kilaa yasoni din tai murmushi daganan barci yay gaba da ita… Maman shakur [10/09 3:57 PM] aishat muh’d: 9DOLE KISONI Washe gari da sassafe ta shirya tashiga school duk dan dai doc india dukda department din su badaya ba ita home economics takeyi shiko bama tasan maiya ke koyarwaba amma tadaisan doctor ne so tasan yana department dat are related to medical stuff…aikowa tana zaune gaban laboratory taga yazo zai wuce ga wasu dalibai a bayanshi da sauri tasa glass dan batason yaganeta yanzu haka tazauna a wurin misalin 1 taga yafito yay salla ranan dai bata shiga class ba kawai gadin doc india take nafarkon abunda ta lura dashi shine baya wasa da salla komin lecture din dayake dashi ko kuma yana class dazaran tym din salat yayi zaifito yatafi masallaci….bayan antashi tadinga binshi saitaga ya tsaya a area E yadau wata mace a mota suna tafiya tana binsu taga suntafi shagalinku hotel yasauka yarike mata hannu yarinyar harda mai kiss Aiman tai tsaki tace ashema dan iskane….. Aiman kwata kwata tama dena attending class kawai all her eyes are on doc india Amina tai fadan harta gaji…. Maman shakur [11/09 10:43 AM] Aishat muh’d: [11/09 9:51 AM] aishat muh’d: 10DOLE KISONI Washe gari karfe 10 tabar gida taci gayu sosai riga dasket tasa na perper less red and black sumata kyau saita dauko flat shoe dinta shima black and red sanan tasa hijab dinta iya cinya black saboda dad yahanata sa gyalle cos yarinyar akwai hip sosai ga boobs sosai shima kaman na namesake zagi tahau motanta sai school Tana zuwa office din Amir doc india tawuce tana zuwa tai knocking saida tai kusan sau goma sanan yace tashigo ahankali ta shiga shi yana danne danne laptop saida tai kusa mint goma atsaye sanan ya dago sai da kirjinshine ta buga yarinyar da tun ranan databuge motarshi yake nemanta yadade yana ciwon sonta yau gata a office dinshi amma saiya fuske abunku da dan sarauta girman kai yace yes can i help uuu??? Maman shakur [11/09 10:02 AM] aishat muh’d: 11DOLE KISONI Yanda taga yawani kara kyau yay mata kwarjini yasa taji kirjinta ya buga dummm tadanso ta daburce amma saita tattaro natsuwanta tace sorry sir ina neman doc Muhammad ne nazaci nan ne office dinshi batajira maizai ce ba tajuya dagudu tana kaiwa daidai saitin kofa kawai tasaki purse dinta da gangan tabude kofa da sauri tafita…..shikuma yataso yana tsabagen tsoro ta yarda purse bata saniba yadau purse din ya leka waje amma yaga harta bata yakoma office ya zauna….yana zama yaji yanason bude purse din yabude yaga card dinta mai dauke da address dinta da phone number dinta sai byro dakuma wasu pics dinta datayi ba hijabi…wani ma daga ita sai towel tayi pic din….dakuma ID card dinta na school…… Aiman tana fita ta dinga dariya tace nasan mayen matane dazaran yaga pics nasan dole saiya ji wani irin …tai kwafa tace zan nunama ba’a taba nawa akwana lpy. .. Maman shakur [11/09 10:13 AM] aishat muh’d: 12DOLE KISONI wuraren 1 Amir yakasa hakura dan jiyayi yakara son yarinyar yadau phone number din yay dialing saida yakira kusan sau 4 ana 5 dinne ta dauka tawani kashe murya ahankali tace who is speaking????Amir jiyayi tsigar jikinshi tatashi tundaga kanshi harya tsanshi yace mata wani masoyinkine kinbar purse dinki a office dina dazu shine nakeson na kawo miki gida daganan sai muyi magana ko???tai tsaki azuciyarta ..tace ok saikazo kaduba card dina u will see my address yace nama gani sainazo… Tatashi tai wanka ta tsantsara kwalliya cikin doguwan rigan abaya tai kyau sosai wuraren 3 yazo takawo mishi abu sha Yabata purse din yay mata tayin soyayyarshi bata batallokaci ba ta amince saboda ta kosa hakonta ya cimma ruwa…zuna zuba soyayya kaman hauka inkaga yanda take mishi saika rantse son gaskiya take mishi shiko bawan Allah ya mutun mata jiyake komi zai iya mata aduniya Allah yazuba mishi sonta fiya da tunanin mai karatu….ayaune yadameta yanason yaje gaida iyayenta kuma yatambayi aurenta Masu karatu kubiyoni danjin ko zata yarda…. Maman shakur [11/09 10:25 AM] aishat muh’d: 13DOLE KISONI Da farko bata yardaba saboda tasan dad baya magana biyu..saikuma tace amma inna barshi yazo yaga iyayena zai kara trusting dina yakara sona har hakona ya cimma ruwa…tana tunanin takirashi ya amsa amma yaki magana tace haba luv yimin magana konaji dadi mana yay shiru tace mishi guess wot??ahankali yace wot tace kazo kugaisa nayarda yadinga murna harda mata kiss a phone ranan Saturday ya shirya yazo gidan aka saukeshi a falo dad dan dad yace akawoshi wurin yana zuwa harkasa ya tsugguna yagaida dad da mom….dad ya kurama yaron ido haka kawai yaji yaron ya kwanta mishi arai yaji kaman yaron nada jininshi yaji yana bala’in son doc india….dad yace kasaki jikinka my son am ur dad hakafa suka dinga fira da dad kaman sun dade daga baya dazai tafi dad yarakashi har mota yatafi…. Maman shakur [11/09 10:33 AM] aishat muh’d: 14DOLE KISONI Ayaune Aiman ta tashi dawani irin mugun zazzabi ga sanyi datakeji dad sukai rushing dinta zuwa asibiti likitoshi suka dukufa akanta Lokacin dad da mum ne a waje suna jiran doc sufito amusu bayani meke damun yartasu…wayar Aiman ce keta ringing mum tace Amir ne kekira dad ya karbi wayan yace mishi suna asibiti Aiman batada lpy arude kaman mahaukaci yashigo asibitin ya rirrike dad yace dad ina Aiman dina take hawaye fita kawai suke daga idonshi dad yace suna daki ya shiga yaga likitoci akanta bamata iya numfashi da kanta saida oxygen gashi doc kasa komi yayi yadinga kuka saida wani doc yafito dashi daga dakin yakoma ciki..dad ya karaso shida mum dad yace my son karka damu in sha Allah zataji sauki kadena kuka u have to be strong Maman shakur [11/09 10:42 AM] aishat muh’d: 15DOLE KISONI Dad yace u have to be strong zata warke kuka yake kaman karamin yaro dad jin kukan nashi yake har cikin zuciyanshi mamaki yake mesa yakejin yaron nan haka aranshi????anya yaron nan babu jinini ajikinshi kuwa???y is he soo attache to d boy lyk dis??muryan Amir ne yadawo dashi daga tunanin dayake yariko hanun dad da mum yana kuka sosai yace dad mum plz kubani auran Aiman dad zan kulada ita nima ai likitane dad wlh inasonta kaman zan mutu komameke damunta dad nidai ina sonta haka yay matukar bama su dad tausayi ahankali dad yashafa kanshi yace my son Aiman yatace ni amatsayin baban ta yau nabaka Auran Aiman ,,yanzu dai kadena kuka kabari inta warke saikaje india kutaho kaida iayayenka adaura muku aure kajiko amma nabaka yata koda bayan raina ga mamanta shaidace nabaka ita ya share mishi hawayen… Masu karatu karku manta annabi (saw ) yace abu uku wasansu gaskene ,gasken su gaske ne 1 saki 2 yanta bawa 3 bada aure dazaran kace nabaka to tabadu….. Kubiyo dan jin d mystery behind dis novel… Maman shakur [12/09 5:26 PM] Aishat muh’d: [12/09 12:48 PM] aishat muh’d: 16DOLE KISONI Satin Aiman daya a asibiti ta warke maleria ne da typhoid mai tsanani yakamata….kullum Amir natare da ita itako duk haushi takeji dan tama tsani ta bude ido ta ganshi…… Bayan kamar sati biyu da sallamarsu wataran yazo gidansu suna tare kawai ya kura mata ido yace Aiman ina sonki sosai ta kalleshi tai fari wanda yake rudashi tace zaka iya fadama duk duniya in public kana sona????yace mata y not wlh zan iya ta tabe baki tace banyardaba yace to shikenan gobe karfe 10 mu hadu a lecture theater zan fadama duk duniya in front of all students cewa ina sonki kece rayuwata abun alfaharina….harcikin ranta taji dadi dan tasan gobe ne zata aiwatar da plan dinta ….tajuyo ta kalleshi tace to ya zakayi ka hada students a wajen yace mata yanzu zanje na makala a notice board saboda kowa yazo ya mike yace barima natafi tarakashi har mota harta juya taji ya janyota ya rungume tsam tsam abunda bai taba mataba ta daure fuska ta tureshi:evil::evil:me haka??yace yakuri wlh ina sonkine sosai tai tsaki ta shiga gida tabarshi a wurin… Maman shakur [12/09 1:04 PM] aishat muh’d: 17DOLE KISONI Tana shiga gida tadinga tsaki shege dan iska mena rungume ai nakusa hutawa dakai daga gobe….takara tsaki ita kadai tace wlh jinake kaman na kashe banzan wanda bai san darajan mutane ba kawai …..daganan takira Amina tace besty gobe ne ranan dazan rama miki zan biyo miki mu shiga school tare Amina tace wlh bantaba ganin mai taurin kai irinkiba niyama laifi nayafe mishi amma ke yanzu kinsashi yana bala’in sonki alhalin yaudaranshi kikeyi besty anya Allah bazai tambayekiba kuwa???Aiman tai tsaki tace zakifarako nidai nafada miki gobe zanzo dawuri mushiga school dan haka ki shirya … *************komawan lbr Amir (doc India )yana komawa gida yafada kan gado yana wani irin kuka mai tsuma zuciya yanzu dama yaudaranshi takeyi??? Why??saboda yamari kawarta shine zatamai wanan wulakancinn??jiyayi ana shafashi yana dago kai yaga Kristina ce karuwarshi tace honey are u okk???ta balla mata harara yace get out of here tace to menama da karfi yace i said get out tare da wurgar da kasa da sauri ta mike tabar dakin Maman shakur [12/09 1:11 PM] aishat muh’d: 18DOLE KISONI Da sauri tabar dakin shikuma ya zauna dabas a kasa ya rike kanshi da hannu biyu yama rasa ina zaisa kanshi yaji dadi shibai damu da wulakantashin datayiba matsalanshi daya sonda yake mata bazai iya rayuwa babu itaba baitaba son mace kaman Aiman ba yanzu yaya zaiyi dasonta????ya dinga hawaye ya kwanta a wurin har bacci yadaukeshii bai tashiba sai bayan isha..yatashi da mugun zazzabi saida yasha magani Kwananshi biyu yadanji sauki sai dai raman dayayi… tundaga ranan bai kara lekawa ABU ba Bangaren Aiman kuwa tama manta dawani Amir kuma bata fasa zuwa makarantaba itadai taga bata kara ganinshiba tai dariya tace hala yakoma India dinsune saboda kunyar abunda namishi Maman shakur [12/09 4:55 PM] aishat muh’d: 19DOLE KISONI Satin Amir 1 yana jinyan jikinshi ya warke garau ya shirya plan abunda zaima Aiman wanda saitai kuka da idonta tana bashi hakuri……bangaren su dad sunji Amir shiru suntambayi Aiman ta wayance tace yay tafiya ne dad daganan basu kara tambayaba… Yauta kama Friday yaune kuma yake shirin aiwatar da plan dinshi….yana zaune adakinshi shida wasu body guard dinshi sunchi bakaken suit ga bakin glass daga ganinsu kasan suma yan India ne….ya dauko hoton Aiman yamika musu yace ita nakeson ku kamo.. Nai waya ance har yanzu tana zuwa school.. suka karba suka fito shikuma ya shirya yatafi airport dan anan zasu hadu….private jet dinshi na airport Sun shiga makarantan da wuri sunyi parking motansu a parking space sunata jiran zuwanta amma batazoba sai wuraren 12 ta shigo dayake yau batada lecture da wuri…tana sanye cikin riga da sket na hollond sky blue tai kyau tadauko sky blue hijab tasa iya cinya da hill dinta tai bala’in kyau ta wani karayin bul bul alamun kwanciyan hankali Maman shakur [12/09 5:26 PM] aishat muh’d: 20DOLE KISONI Hankalinta kwance tana tafiya das das kanajin kwas kwas din takalminta kasancewan wurin ba jama’a shiru tana cikin tafiya saitaji kaman motsin mutum abayanta ta tsaya chak sai tajuya taga bakowa tacigaba da tafiyan abunta ….bazato ba tsammani taji ankamata zata bude baki tai ihu kawai suka samata wani tsumma wanda yarufe hancinta da bakinta tundaga nan bata kara sanin inda kanta yakeba….wani irin bacci ne ya kwasheta suka sata a mota sai airport …….suna isa airport suka kira Amir yafito daga jirgin sukace tana cikin mota ya shiga ya kalleta yay wani murmushi gani yay takara wani irin kyau ya manna mata kiss a baki ya dauketa chak kaman baby yahau jirgi da ita body guard din suka bi bayanshi duk suka shiga aka kulle jirgin yatashi sai India…. Maman shakur [12/09 10:08 PM] Aishat muh’d: [12/09 5:50 PM] aishat muh’d: 21DOLE KISONI Da suka shiga jirgi dayake har gado akwai aciki ya kwantar da ita yacire mata hijabin ya kura mata ido dama haka take very young amma see her body very sexy yakai hanunshi zai tabata ya mike da sauri yace no no nooo she is not lyk d rest bazan mata hakaba ita sonta nake i will marry her ….da sauri ya daura mata belt kawai yafito daga dakin……. Bangaren su dad kuwa har dare babu Aiman sun damu sosai dan ranan dad bai fitaba kwata kwata saboda yana wani peper work….duk hankalinsu yatashe yarsu bata dawoba mum takira Amina a waya tace Aiman na gidanku ne Amina???Amina tace mum wlh yau ko a school bamu haduba yanzuma haka tafiya nake zanzo dubata nazaci ko bamata da lpy ne…..mum ta rude tace wlh tun around 12 tabar gida tatafi school Amina ma takara rudewa tace bari na karaso mum tacigaba da sauri Maman shakur [12/09 8:54 PM] aishat muh’d: 22DOLE KISONI Tana shigowa gidan da sallamanta ta tarar da dad a tsaye mum azaune tana hawaye…. Dad yana ganin Amina yace yata kince tun safe baku haduba tace wlh dad bamu haduba nama zaci ko bata da lpy ne dan around 1 nama kirata but her number was switched off…mum takara rudewa tana kuka alhaji ka sanar da police wlh saceta hala akayi suna cikin haka sukaji gate man yay sallama dad yace shigo ya karaso ciki ya mikama dad wani envelope yace Alhaji wani yanzunan yace nabaka alhaji yakarba….gate man yatafi harya ajiye envelope din mum tace ka karanta mana alhaji ya bude ya ciro wata farar takar da yafara karantawa kaman haka.. “””Assalamu alaykum babana Ka gafarcen dad nasan nama laifi babba wanda da wuya ka gafartamin amma abu daya zan iya tabbatarma shine bazan taba cutarma da yaba zan kaita garinmu ranan jumma’a mai zuwa in sha Allah za’a dauramana aure….dad na rubutama wanan sakonne dan hankalinka ya kwanta saboda karka damu kanka wajen nemanta saboda karku shiga tashin hankali dad i really luv u daughter bazan iya rayuwa batare da ita a gefenaba ka gafarcen…. Amir khan Maman shakur [12/09 9:51 PM] aishat muh’d: 23DOLE KISONI Dad gumi yadingayi yace menene hujar Amir na daukemin ya???maisa bazai iya jira ayi aurenba??nasan cewa nariga nabashi ita amma maisa zai dauketa???jin an ambato Amir yasa hankalin Amina ya tashi tai maza takarasa wurin dad ta karbi letter din tana karantawa tahau kuka sosai mum tazo tariketa tana maiya faru??mesa kike kuka tace dad nasan maisa Amir ya saceta mum ta zaunar da amina tace dena kuka kawai fada mana komi nan Amina ta kwashe komi bata boyema su komiba tafada …mum da dad jikinsu yay sanyi..dad ne ya sauke ajiyar heart yace hakiqa nasan abunda Aiman tayi bai daceba yaudara baida kyau da wulakanci dan ba kowa ke iya yafewaba…sacetan dayayi shine laifinshi bai daceba inda ace yafadamin abunda tamai wlh tunda nace nariga nabashi aurenta…mum tace alhaji nasan Amir bazai cutar da Aiman ba dan naga irin son dayakemata a idonshi Maman shakur [12/09 10:00 PM] aishat muh’d: 24DOLE KISONI Dan naga irin son dayakemata a idonshi tunda yace aurentama zaiyi alhamdulillah nasan komin daran dadewa zai dawo da ita…mu kyale maganar kawai Allah yakaresu gabaki daya ya albarkaci aurensu…dad ya shiru Amina tai zuru zuru…dad yace hj mesa kikace mu kyalesu??kina nufin karmumaje India mu nemi gidan nasu??mum ta daga kai tace eh alhaji…Tace is time Aiman tasan me rayuwa take nufi ,lokaci yayi da Aiman zatai hankali nasan yata nada tsiwa ga zafi da rashin hakuri nasha mata fada ta rage dan batasan halin da zai jefata gobeba amma batajiba…yanzu abun harya kai zata iya yaudaran mutum da soyayya??takosan irin son danaga yaron nan yana mata kuwa???mubarsu alhj duk wanda yatambayi yarmu muce mun aurar da ita after all mun riga mun bashi ita daman…ita kuma Aiman tayi hankali tai nadaman yaudaran data mishi Allah ya basu zaman lpy amma nasan dole zasu nememu zai dawo da ita nasani Amir yarone nagari…… Maman shakur [12/09 10:07 PM] aishat muh’d: 25DOLE KISONI Dad ya sauke ajiyar zuciya yay godiya ga Allah yace hajiya daman wlh kenake ji amma wlh ni harga Allah ina son Amir sosai kawai jin yaron nake har zuciyata kaman jinina na gudana a jikinshi….maganarki gaskiya nasan bazai taba cutar da itaba Allah yabasu zaman lpy mum tace Amin…Amina kuka kawai take tazo ta tsugunna tace mum wlh duk laifinane saboda ni tai aikata hakan amma wlh mum nai iyakan kokarina dan nahanata nama cemata ni nayafe amma taki yarda mum ta dafa kanta tace Amina basai kinmin bayani ba Aiman yatace nafi kowa sanin halinta na naci intace zatai abu sai tayi so u are not to blame 4 anything kinji ta share mat hawaye dad yace tashi nasa driver yakai ki gida dare yayi….ta mike jiki ba kwari ta tafi…… Masu karatu baku tamvayan lbr yan india ba su Aiman tsiwa??? Maman shakur [13/09 7:00 AM] Aishat muh’d: [13/09 6:02 AM] aishat muh’d: 26DOLE KISONI Aiman har sukakai India bacci take….koda sukakai ko kadan baimayi kuskuren kaita gidan sarautaba ya dauketa yasa a mota yatafi da ita gidanshi na bopal wani unguwane namasu kudi babu hayaniya ko kadan ya horn wani security man yabude gate din yashigo body guard dinshima suka shigo danasu motar…..yafito yadauketa chak securities din gida duk suka zube suna kwasan gaisuwa baima Amsaba abunda yace musu shine duk randa yarinyar nan zatazo tace zata fita karku barta jikinsu na bari sukace yes sir…yakarasa da ita ciki ,wani hadadden daki yakaita ya shimfideta kan gado ahankali yacire mata hijabin sai murmushi yake yace sai dai kibude ido ki ganki a India yay mata kiss a goshi yafito yatafi dakinshi…. Maman shakur [13/09 6:11 AM] aishat muh’d: 27DOLE KISONI Yatafi dakinshi yay wanka boxer kadai yasa ….ya zauna yay shiru da alamun tunani yake sai chan yadauko waya adayan bangaren naji wata ta dauka tana sweet i missed u alot yaushe kadawo??yace mata yau tace u want my company??yace badly da murnan ta tace ganinan zuwa..murna take dan tasan Amir ya iya harkan ita bata tabajij namijin dake gamsar da ita kaman Amir ba gashi baya gajiya mabukaci ne sosai saisama yafi sonta cikin ya matanshi dan akwai juriyar… Shiko bangarenshi duk Aiman daya gani ba hijab ne ta tadamai sha’awa already dama satin shi daya baiyiba saboda bakin cikin da Aiman tasashi… Maman shakur [13/09 6:21 AM] aishat muh’d: 28DOLE KISONI Yana zaune yana yan tunane tunanen shi saiko gata ta shigo dakin da gudu takarasa kanshi tana mishi kiss tako ina nan da nan hankalinshi yabar jikinshi yakara jawota jikinshi sosai ya karbi ya wurgar ya cire mata kaya daganan suka fara Aiki ni maman shakur nace Allah shiryesu nabar musu dakin nace bara na koma dakin kawata sarkin tsiwa Aiman Haryazu bacci take..ba Aiman ta tashiba sai washe garin ranan lahadi wuraren 10 na safe ta farka Tana bude ido ahankali taga ba adakinta takeba inda tasaba kwana ba ta mike ahankali ta zauna tana kalle kallen ko ina ahankali tafara tuna abunda yafaru jiya taji ankamota zatai ihu aka samata summa a baki wani irin zabura ta dirko kasa tayi hanyar kofa tanasa hannu ga mamakinta taga kofan ya bude… Maman shakur [13/09 6:38 AM] aishat muh’d: 29DOLE KISONI Tana budewa taga asaman bene take gidan duplex ne to wanan wani gidane???waya kawoni nan??na shiga uku ni Aiman shikenan yan yankan kai sun kamani tafara kuka tafara tafiya sadaf sadaf harta sauka kasa tanata waige waige dai chan taga wata kofa takarasa wajen ahankali ta bude kofan sai taganta a tsakar gida ko ina flowes masu kyau tafito ta cigaba da tafiya securities din data gani wanda sukafi 20 gasu dakaya kaman na sojoji yasa taji kirjinta ya buga …gasu daga ganinsu yan India ne…kirjintane yace tass badai Amir bane ya sacenibako:oops::oops::oops:na shiga uku tana hawaye takarasa bakin gate din ko kallon securities din batayiba taje zata bude gate din daya daga cikinsu yace Ma’am oga baibada izinin futankiba ki koma plz….wani irin kuka tasaki tana ihu wai wlh saita fita wani security ne yakira Amir din ta landline din gida yace oga yarinyar daka kawo gata wai fita zatayi yace karku barta am coming… Maman shakur [13/09 6:47 AM] aishat muh’d: 30DOLE KISONI Lokacin da aka kira teema nakan kirjinshi ai jefar da ita kasa yayi ya mike yadau jallabiya yasa teema kuma tace sweet lpy??kotakanta baiyiba yawuce yafita ya doshi gate Aiman nachan tana kuka tana hango Amir yafito fitsarine kawai batayiba ta nunashi da yatsa dama kaika saceni:oops: Amir ya kara daure fuska kaman bai taba murmushi ba yana zuwa wurin yaja hanunta tana kokakarin fusgewa amma ta kasa bai direta ko inaba sai kan gadonta ta mike da sauri tatashi tana kuka tana ni kamaidani gidanmu dat is just wot i want banda lokacin fada dakai just take me back to my house tana magana tana kuka ganin tana kuka yasa yakasa daurewa ya juya zai fita batare da yace mata ci kanki ba….haryakai bakin kofa yaji ta rikeshi tana ihu tana nace kamaidani gidanmu niba yar iska bace dazaka kawoni hotel ba…ya daure fuska yakura mata ido Maman shakur [13/09 6:59 AM] aishat muh’d: 31DOLE KISONI Ya daure fuska yace wayeto dan iskan??itama ta daure fuska harda murguda baki:roll:tace kai…yay wani bazawarin murmushi to 4 ur information ba a hotel kikeba kina India kuma keda komawa gida har abada anan zamuyita zama harki haifamin yara kuma nikake cema dan iska ko karki damu zakiga iskancin nawa amma all in due time…ya juya zai fita takara riko mishi hannu ta daure fuska tace wlh kamaidani gidanmu bazan taba zama dakai harna haifama yaraba Allah kyauta nahada jini da mai neman mata wlh banasonka i hate uu Zagin data mishi yay mai zafi yakalleta yace DOLE KISONI u must luv me Aiman bakida any order options tace wlh bazan taba sonkaba…yajuya zai fita takara komoshi tadinga kai mishi duka ta ko ina tana kuka tana kamaidani gidanmu niba yar iska bace yarike hannu nata yace karki kara.. karki manta nace u will pay 4 abunda kikamin kuma yanzu kika fara dis is just d beginning yajuya yafita…. Maman shakur [13/09 5:38 PM] Aishat muh’d: [13/09 3:16 PM] aishat muh’d: 32DOLE KISONI Ta durkushe a wurin tana kuka sosai maisa zai saceta yakawota inda batasan komiba???ita wlh yanzuma tsoronshi takeji….jikinta ne taji yana mata kaikayi alamun kwanan ta 2 batai wanka ba harta mike zata shiga bayi tayi wanka taji an kwankwasa kofa da tsawa tace waye???wata kuku ce tashigo dauke dawani irin abinci dabata taba ganiba ta laddu ne da yam pudding ballamata harara tace fitar da abincinan daga dakinan…tace amma oga yace nakawo miki , azuciye Aiman ta mike tadau gabaki dayan tiren abincin ta jefi kuku din dashi Allah yasa bai sametaba dan da gudu tafita daga dakin bango yasamu jikake ragagas kwanukan duk sun fashe….tace i hate him and his food i only want to die…if i see u again in my room i will kill u da ihu take maganan tana kuka..chan kuma ta mike ta shiga bayi ta kunna shower din ta zauna dabas akasab bayin ko kaya bata cireba tana kuka sosai Maman shakur [13/09 3:34 PM] aishat muh’d: 33DOLE KISONI Kukun ce da gudu takarasa dakin oga ta kwankwasa yace yes come on in tashiga jikinta na rawa teema dake gefe tana makeup tace watup wid u??arude tace oga tabarar da abinci tana kuka da ihu and tana yaren daban ganeba (hausa )yay tsaki ya mike a zuciyarshi yace dole nai abunda yarinyar nan zata fara tsorona…ya kalli kukun yace tafi ta wuce tatafi….teema ta kalleshi fuskarta a daure wace karuwa ka kawo bancin kana tare ….da..ni ….maganar makalewa tayi saboda wani irin kallon dayamata ya daure fuska yace karki kara cemata karuwa cos she is my wife …wuce kibarmin gida b4 i throw u out myself,da sauri ta suri jakanta tabar gidan shikuma yawuce dakin Aiman.. Yana shiga yaga plates duk a fashe ga abinci yabata bango chan yaji karan ruwa abayi…direct ya wuce ya shiga bayin Maman shakur [13/09 4:41 PM] aishat muh’d: 34DOLE KISONI Ahankali ya bude kofan bayin da sauri yakarasa ciki saboda yanda yaganta zaune dabas akasa….yakarasa yakashe shower din yace bakida hankali ne zaki kunnama kanki ruwan sanyi ko kallonshi batayiba tacigaba da kukanta ….ya mikar da ita yafara kiciniyar cire mata kayan ta rike jikinta gam ta tsugunna tace ka kyaleni ,,ya daure fuska yace baki isaba dole saina cire miki kayan nan nai miki wanka da kyau :)takara kankame jikinta tace Allah ya kyauta kaga jikina….yace baza dai kidena tsiwan bako???yauko zanyi maganinki, ya mikar da ita,tafara ja dabaya yana binta har takai jikin bango…yace yanzu babu sauran gudu yasa hanu zai zuge zip din rigan tafara ture mishi hanun tana kuka..shikuma yana murmushi yace yau sainaga abunda kike boyewa..tana kuka tace kayakuri to kafita nai wankan yace bazan hakuraba nizan miki wankan…. Maman shakur [13/09 5:04 PM] aishat muh’d: 35DOLE KISONI Ta kankame jikinta tana kuka sosai tace dan Allah doc India kayakuri na tuba wlh bazan karama wani irin abunda namaba…ya kalleta yace kinma san yanaji kuwa???kinkosan ya so yake Aiman???kin yaudaran da so???kin riga kinsa ina mutuwar sonki ashe keba sona kikeba??Don haka kidaina maganan komawa gida dan bazaki taba komawaba,ran Friday ne daurin aurenmu….banason na cutar dake koyi miki fyade saisa gwara na aureki, ki dawo matana ta sunna kafin na kusanceki mu haifi yara dayawa….yace Aiman i really luv u ,i cant leave without u kinsan mesa???saboda u are part of me,u are my soul mate,Aiman i soo much luv u dat is y i cant let u go ….ya kalleta da idanunshi dasukai ja saida ta tsorata yace i never forgive betrayal kin yaudaran ta worse way ta hanya mafi muni saisa zan Aureki kuma DOLE KISONI!!! Yajuya yakai bakin kofa yace nabaki 2min kiyi wankan kifito kona shigo namiki…. Maman shakur [15/09 9:15 AM] Aishat muh’d: [13/09 5:16 PM] aishat muh’d: 36DOLE KISONI yawuce yafita ya kullo mata kofan…Aiman tacire kaya tana kuka sosai bata taba tunanin zai iya dauketaba ita bama tataba kawo zai mata komiba saboda sonda yake mata…tana kuka haka tai wanka tagama tadaura towel iya cinya amma takasa fitowa saboda kunya gashi kayanta sun jike kuma hijabinta nakan gado ta tsaya abakin kofa tai shiru tana hawaye……yaga dadewan tai yawa kawai yamike ya shiga bayin yaganta tsaye da da towel iya cinya wani irin miyau mai daci ya hadiye yarinya shekara 19 amma sai uban diri ,,yanda ta ganshi yasa ta tsorata ta daura hannayenta kan kirjinta ,,shikuma ya wayance yakaraso yajawota suka fito.. Ya zaunar da ita kan gado yace ina zuwa wani shirt dinshi ya dauko mata tasa dan kwata kwata yamanta bai siyo mata kayaba ya shigo dakin yaga hartasa hijabinta yay murmushi a zuciyanshi yace kin kusa daina boye boyenan ne yakaraso yamika mata yace sa wanan yanzunan zanje na siyo miki kaya… Maman shakur [13/09 5:28 PM] aishat muh’d: 37DOLE KISONI Ya bata rigan yace tashi kisa taki tashi kawai ya cire hijabin ya wurgar yafara kokarin kwance towel da sauri tamike tana yakuri to zansa ya kyaleta ya tsaya yana kallonta ,ta zumburo baki tana to kajuya nasa, yay murmushi ya juya shidai komi nata burgeshi yake.. Da sauri tasa rigan taki tace mishi yajuyo..shida kanshi yajuyo yace wato kin gama sawa bazakice na juyobako?? ta murgudamai baki bazato ba tsamani taji bakinshi cikin nata duk iya kokarin ta turashi takasa saida ya tsotsi bakin tass idonshi sun kada sanan ya saketa yace duk randa kika murgudamin baki sainai miki kiss….kuka kawai take tace niba yar iska bace kadena wlh banaso zan hadaka da momy na saida yay dariya yace soo innocent a ina zakiga mommy din???yay dariya yace by d way zan siyo miki abincin Nigeria kidinga dafawa dan naga baki iyacin namu bako??yay mata kiss akumatu ta tureshi yace zansa akawo miki fruits kisha kafin nadawo kinji luv??ta ballamai harara yay dariya yace u are driving me crazy dis gurl Maman shakur [15/09 7:45 AM] aishat muh’d: 38DOLE KISONI Yasa kuku takai mata fruit din su apple banana pineapple strawberry da orange duk ayankasu kanana kuma sunyi sanyi aka kaimata ta karba ta zauna tacisu sosai dan yunwa takeji…. Shikuma ya tafi babban mall dan siyo mata kayan sawa…yasiyo english wears dogayen riguna sanan yakoma bargaren undies yasai mata pant masu kyau dayawa dayazo wurin bra ne shibai san size dintaba ya tsaya yana tunani..chan sai yadau waya yakira kuku din yace takai mata wayan,koda kukun takai wayan Aiman kin karba tayi, Amir yace ma kuku tasa wayan a hands-free tafita,takosa tafita…yace baby kinajina nasani dama inason nasan size din bra dinkine tai shiru taki magana yace koki fada ko indawo gida induba dakaina ta shiru ita wlh bata taba ganin mara kunya irin doc India ba yace shikenan gani nan zuwa ya kashe wayan… Maman shakur [15/09 7:57 AM] aishat muh’d: 39DOLE KISONI Ya kashe wayan yadau size 40 yace nasan kinada girman breast but i dont think zasu wuce 40..yakoma wurin kayan makeups yasai mata dayawa su turare different types sanan yasai mata pad sinki daya da hair removal cream product din veet da all clear dan baisan wanne take amfanii dashi..in takai ta mukudai yasaimata abubuwa dayawa yabiya kudi body guard suka kwashi kayan suka kaimishi mota suka shiga suka tafi… Koda yakai gida ya tarar ta kulle kofa murmushi yayi yace nida gidana yakoma daki ya dauko wani key kawai ganin mutum tayi ya shigo da sauri ta mike tana kakkare kirjinta..ahankali yatako har gabanta ya cire gashin daya rufemata fuska yaga tamai kyau sosai..yace baby nadawo bakimin oyoyo ta daure fuska yace yauwa size nawa kike sawaa tai shiru kaman dagaske yakai hanunshi kan riganta da sauri ta tsugunna tana ihu wayyo mamana…yay dariya yace fear fear…yawuce yafita Maman shakur [15/09 8:07 AM] aishat muh’d: 40DOLE KISONI Haka suka cigaba dazama kullum saitai kuka shikuma yama fita daga harkan ta saboda tadan sake…kullum abincinta fruits dan tana so sosai wani zubin ta yanka kankana kanana tasa zuma aciki tasa a fridge sai yay sanyi ta dauko tasha..itadai fruits din India namata dadi barinma Apple dinsu….yauta kama Thursday gabanta sai faduwa yake kuka kawai take sosai ita yanzu shikenan gobe zata zama matanshi gashi tundaga ranan daya kawo mata kaya bata Kara sahi a idoba…wani tunani tayi da gudu tasauka daga kan gado dama tariga tai wanka tasa wani dogon jeans red skinny ne saitasa black top mai ratsin red tai kyau sosai takama kanta a red band da dankunne red.tadau hijab dinta tasa …tana fitowa kitchen tanufa tasamu kuku tace mata inane dakin oga ta nuna mata ita kuma tatafi dakin straight Ahankali tabude dakin mezata gani??:oops::oops::oops::oops: Maman shakur [15/09 8:15 AM] aishat muh’d: 41DOLE KISONI Karuwanshi teema tagani kwance tana shan baccin ta batasan maisaba amma jitayi kirjinta namata wani irin zafi ta waiga taga shi baya dakin ahankali ta shigo tana kalle kalle chan ta hango wandon daya cire ta dauka ta zare belt din dake jiki…iya karfinta ta daddage ta zula mata belt di bashiri teema tatashi tana ihu Aiman ta daure fuska da turenci take magana dan ubanki mekikeyi anan??teema ba bakin magana dan bulalan ya shigeta Aiman ta cigaba da dukanta teema ihu kawai take ..Amir na bayi wanka yakeyi saisa baiji ihun ba yana kashe shower yaji ihu towel kawai ya daura yafito a rude yana fitowa yaga Aiman ke kilar teema kaman an aikota ta gudu yakarasa yarike Aiman yace Aiman metayi miki ina ko kallonshi batayiba kokarin kwace kanta take takoma kan teema garin kwace kanta dinne hijabinta yafita…. Maman shakur [15/09 8:25 AM] aishat muh’d: 42DOLE KISONI Iya karfinta ta daddage ta fixge kanta daga jikinshi takara komawa kan teema tana dukanta da belt tana cewa get out of dis house ita tsabagen bala’i batamasan hijab dinta yafitaba Amir ne yakamata ya karbi belt din ya rungumeta tsam tsam a jikinshi yace calm down baby na. tana ihu tace kiwuce kibar gidanan kona kasheki teema jiki duk yay rudu rudu da gudu tasa kayanta tai hanyar waje harda tuntube… Aiman tace mallan saika sakeni ai rungumar ta isa haka yasaketa yaja hanunta ya zaunar da ita kan gado yana ta murmushi shi wlh dadi yakeji dan alamune na tana kishinshi..yadan daure fuska yace ba ruwanki da wanda nakawo gida duk randa kika kara dukan wata saina bata miki rai…ta balla mai harara ta mike zata bar dakin yabita da kallo har takai bakin kofa yace tsaya ta tsaya chak tana hararanshi yace mekikazoyi dakina alokacinne ma tatuna abunda yakawota sai kuma tafashe da kuka tafara uncle doc India plz karka auren gobe dan Allah kamaidani gida tadinga kuka shi kawai kallonta yake yanda takeda hip ga boobs ga gashi danba hijab a jikinta…. Maman shakur [15/09 9:41 PM] Aishat muh’d: [15/09 8:35 AM] aishat muh’d: 43DOLE KISONI Ta cigaba da kuka sosai tana uncle doc India plz kamin rai nasan nama laifi but plz dont punish me by marrying me wlh bana sonka i dont have any feelings 4 u plz kayakuri forgive mee shiko gogan murmushi yayi yace yau nadawo uncle kenan yay dariya sosai yace Aiman i luv u alot kuma DOLE KISONI so kidena rukona kan aurenan dan gobe after jumma’at za’a daura kinji luv??da gudu tabar dakin tana kuka sosai…shiko kwanciya yayi yana murna tare da fatan Allah kaisu gobe lpy…. Haryau iyayenshi basusan yadawo India ba shidama yanason ran Saturday ne zaije tare da Aiman yace musu yay aure.. Bangaren su dad addu’a da fatan alheri sukema yar tasu dan sunsan gobe ne za’a daura auren… *******rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ayaune liman yatambayi Amir shin iyayenta sun baka ita yace eh ..liman yace shikenan akako daura auren akan sadaki dubu 100 Amir murna kawai yake shida babban abokinshi ustman Maman shakur [15/09 8:49 AM] aishat muh’d: 44DOLE KISONI Bayan an daura aure yakira mum dinshi yace mum gobe zanzo and i have a surprise 4 u keda dad tai dariya tace saikazo simra nata kewanka yay dariya yace kice i miss her too yace luv u mum tace luv u too son ya kashe wayan… Bashi yakoma gidaba sai karfe 9 nadare dakin Aiman ya wuce yasameta zaune sai hawaye take ya ajiye kazan daya shigo da ita yakarasa wajenta yace baby luv stop crying today is a happy day 4 me and u ta kalleshi ta ballamai harara da jajayen idonta yay murmushi ya dauko kazan yasa a plate ya yazo yakai bakinta zai bata aiko ta gansara mai cizo saida yay kara yace baby zaki kashe mijinkine???tace u mijina over my dead body i hate u Amir bazan taba zama dakai ba bazan taba hada jinina dakai ba bana sonka bana sonka i ha..te….u… magananne ta sarke saboda bakinshi dataji cikin nata yadinga mata kiss yana shafata tako ina hannushi dataji kan nonon tane yasa ta tureshi iya karfinta ta gudu ta shiga bayi tana Allah ya isa tabamin nonon dakayi shiko jikinshi ba karfi dan duk sha’awanshi yatashi yamike yaje yana lallabata tabude kofan taki budewa yagaji yabar dakin…saida ta tabbatar baya dakin sanan tabude tafito tana maida numfashi…. Maman shakur [15/09 9:01 AM] aishat muh’d: 45DOLE KISONI Ranan bacci barawone ya dauketa saboda kuka da safe ta tashi tai wanka tasa doguwan rigan daya sai mata baki ko makeup batayiba ta zauna tana tunanin gida da besty dinta Amina.. kamshin dataji na turarenshine yasa ta daga ido ta kalleshi yanda taga yadaure fuska kaman baitaba murmushi bane yasa ta natsu duk rashin kunyan data shirya yimai ta hadiye…yakaraso ya kalleta yace ki shirya yau zankaiki kiga parents dina yace kalleni kallo daya tamishi ta saukar da kanta yace wlh inhar kika fada musu satoki nayi wlh zan bata miki rai saina kwanta dake nai miki ciki ki haifanmin yara kuma bazan taba maidake gidaba amma inhar bakiyi komiba kika nuna musu kaman we luv each other i guarantee u bazan taba miki komiba kuma wataran zan maidake gidanku…da sauri tace da gaske doc India??yace nataba miki karya ne yamike yace ki shirya ina jiranki ya wuce yafita…. Maman shakur [15/09 9:12 AM] aishat muh’d: 46DOLE KISONI Ta shirya cikin wani ubansun doguwan riga baki da ja tai kyau sosai ta nannade gyalen a kanta ta dauko hill ja tasa tadau jakanta vintage ja tarike fuskan nan tasha makeup ta sauko daga matattakalar bene sai uban kamshi take, sakin baki yayi yana kallonta kuma yana hamdala dakara godiya ga Allah daya bashi Aiman a matsayin mata ya mike tsaye yana sanye cikin suit baki shima yay kyau fuskan nan nashi nacikin glass fari gashin shi lub lub yay matukar kyau Tare suka jera kana ganinsu kaga perfect couple yabude mata gidab gaba tashiga yakoma yashiga gidan driver yajasu sai gidan sarauta…..Tai mamaki yanda taga anata gaidasu taga sun shiga wani tamkeken gida unguwa guda aljannar duniya yasamu waje yay parking yafito yakamo hanunta ta kwace tare da murgudamai baki :roll:aiko yamata kiss ta tureshi me haka?yace bana hanaki murgudamin bakiba yariko hanunta yace kindaisan agreement dinmu yaja hanunta suka shiga ciki… Maman shakur [16/09 10:04 AM] Aishat muh’d: [16/09 6:22 AM] aishat muh’d: 47DOLE KISONI Suna shiga bayi sukazo suna zuba musu flowers akasa wasu na kwasan gaisuwa Aiman sakin baki tayi dama dan sarauta ne..amma shine mugu haka.. tadawo daga tunanin datakene lokacin dataga wata yar dattijuwar dazata kai kiman 55 kakkyawa da ita fara taci gayu sosai tasa wasu kaya masu kyalli sai murmushi take tana karasowa ta rungume Amir shima ya rungumeta sosai ta dago ta kalli Aiman takura mata ido saboda taga yarinyaar na yanayi da yayanta na Nigeria tace Amir wacece yarinyar nan ??ya sosa keya yace mum she is my wife dama shine surprise din dazan baku….sai alokacin Aiman ta tuna bama ta gaishetaba ta tsugunna har kasa tace ina kwana mama matar tai murmushi ta kamota ta rungume tace ya kk zodai inkaiku wajen emir tukun kafin mu tsaya fira…. Maman shakur [16/09 7:45 AM] aishat muh’d: 48DOLE KISONI Suna shiga dakin taga daki mai kyau an mishi ado irin ta sarauta tahango wani dattijo kakkyawa dan India Amir yay bala’in kama dashi kaman yay kaki…Amir ne taga yaje ya rungume baban yana shagwaba yace daddy i missed u alot..baban yashafa kanshi yace i missed u more son..Aiman har kasa ta tsugunna tagaida mai martaba ya amsa mata da fara’a..Amir yace dad kun dameni nayi aure shine nai aure a Nigeria nakawo muku ita dad yay murmushi yace am proud of u son..u are just lyk me wato dan na auri mamanka yar Nigeria shine kaima yar Nigeria ko Amir yay murmushi yace lyk father lyk son..(iyaye mu gyara mudinga bincikan yaranmu kan abunda suka kawo mana..a ina kasamu??waya baka??baso bane wai kutaso ku baku dukan yaara ko kuma baku musu fada) Maman shakur [16/09 8:21 AM] aishat muh’d: 49DOLE KISONI Amir ne yace mum ina lil sis simra??mum tai murmushi tace wlh tana madrasa anma 12 zata dawo yay murmushi yakoma kusa da dad dinshi..ita kuma mum taja hanun Aiman suka tafi dakinta dan taga duk bata sakeba..suka shiga mum tace yata zauna abunki ta zauna ita duk kunyar mum take ..mum tace saki jikinki ya sunanki?tace Aiman imran tace Allah sarki hakadai mum tadinga janta da hira…sai wuraren daya simra ta dawo..ai tana ganin Amir ta gudu taje ta rungumeshi brother nai kewanka ya dagata sama tanata dariya..yace kawo kunenki nafada miki wani abu tamika mishi yace mata nakawo matata tana dakin mum jeki gaisheta kiyita mata fira ta sauri tace brother are serious yace yes da gudu tayi dakin mum dinsu Maman shakur [16/09 9:01 AM] aishat muh’d: 50DOLE KISONI Tana shiga da gudu tafada jikin Aiman ,Aiman harsaida ta tsorata mum ta daka mata tsawa baki iya gaisuwaba daga zuwa zaki haye jikinta tana dariya tace mum i was just so happy tace matar brother ina wuni Aiman tai mata murmushi ta kamo hanunta tace ya kk??simra tace matar brother wlh kinada kyau i luv u ta rungumeta Aiman nata dariya mum tace ya isa rungumar kije ki chanza kayan makarantar ta wuce tana zumburo baki…mum ta kalli Aiman tace wanan ce kanwar Amir she is 5 now tana primary 3 ne yanzu a madrasa izunta 15 tana hadda Aiman nata murmushi suna cikin haka saiga simran ta shigo taja hanunta tace matar brother zomuje kiga dakina da toys dina takaita dakinta tanata nuna mata abubuwanta itadai Aiman taji tana sonta sosai kodan ita batada kanwa ne halan ammadai tana sonta… Maman shakur [16/09 9:20 AM] aishat muh’d: 51DOLE KISONI Sai bayan isha Amir yace ta shirya sukoma gida simra najin haka tadinga kuka wai wlh bazai tafinmata da itaba yabarta anan taje tasamu dady tana kuka dad yace to kibisu amma ranan friday zai dawo dake saboda school kin yarda da sauri tace eh aiko taje taja hanun Aiman wai suje dakinta tajada kaya suka tafi Aiman ta tayata hada kayan itama murna take akalla zata samu mai debe mata keya …muce ta aika maid akirata tabar simra tatafi wajen dakin mum..tana zuwa mum ta miko mata wani abu a kofi kaman madara tace yata shanye wanan takarba tasha dan ita batasan meba…mum ta dauko wasu abubuwa chocolate ne tabata tace gashi kullum kidinga shan daya tai murmushi tace nagode mum daganan tasa ajaka mum tarakosu har mota dad ma haka suka shiga suka tafi…sai kallonta yake amota amma taki bari su hada ido wani murna yake yanda bata tona mishi asiriba suna shiga gida yana parking suka fito taja hanun simra sai dakinta shikuma ya tsaya dauko musu jakan simra…. Yakawo musu jakan yama Aiman alamu da ido tazo ta murguda mai baki ta tashi ta shiga bayi shikuma ya wuce dakinshi da haushiiii Maman shakur [16/09 9:30 AM] aishat muh’d: 52DOLE KISONI Washe gari bayan sunyi sallan asuba tace ma simra jeki gaida yayanki tako tafi shiru shiru taji simra bata dawoba har karfe 7 shine ta sauka tana kaiwa bakin kofan taji muryan Amir yana koyama simra karatun Al Qur’an suratul rumm …muryarshi dadi kaman na sudaies mamakine ya cika mata ciki dama mutumin nan nada ilimin addini yake iskanshi da neman mata haka motsin dataji za’a bude kofan ne yasa tai maza tajuya ta wayance kaman tana neman abu simra takarso tace matar brother mekikeyi anan??tace bakomi tajata suka shiga kitchen ta dafa musu egg pizza da hot tea kamshi duk ya cika gidan suna cikin ci a dining Amir yafito yataho ya zauna kusa da ita yace baby ina nawa ta daure fuska kawai gani tayi yasa hannu yafara cin nata simra tace brother karka cinye mata mana ya daure fuska taja bakinta tai shiru saida yaci yay nak sanan ya mike ya manna mata kiss abaki yace baby natafi clinic take care jitayi kaman ta kasheshi tai banza dashi shikuma yawuce yatafi… Maman shakur [16/09 9:39 AM] aishat muh’d: 53DOLE KISONI Haka suka cigaba da rayuwa simra nadebe ma Aiman kewan iyayenta sosai tana bala’in son yarinyar dan tanada shiga rai ga surutu daban dariya yayinda Amir najin dadin yanda tarage damuwa.. yanzu kullum da safe sai ya cinye mata abincin yana jin dadin girkinta sosai saida yanzu ko kallo bai ishetaba dan kullum kara tsanarshi takeyi.. ******yaune takama friday randa simra zata tafi tun safe Aiman take kuka amma a boye dan batason simra tagane tai wani zuru zuru yanda Amir yaga tayi yasa tabashi tausayi yaki kaita harsai karfe 3 da dady yakira yace yadawo da simra shine yaje yace tafito Aiman kuka take sosai itama simra kuka da kyar ya babbare simra daga jikin Aiman yasata amota itakuma Aiman takoma daki tana kuka daga baya tamike tai wanka tasa wani three quarter iya guiwa yakamata sosai dawata yar shimi mai v neck shima yakamata tazauna tai shiru har karfe biyar..tana zaune kawai taji tana sha’awan zuwa tsakar gida tako fito tana fitowa kawai ta hango gate abude kuma ba securities din dukansu basa wurin ai batai tunanin kayan dake jikintaba da gudu tayi gate tafita daga gidan gudu take iya karfinta Maman shakur [16/09 9:48 AM] aishat muh’d: 54DOLE KISONI Amir natare da dad dinshi suna fira yana tambayarshi ya Aiman??yace tana lpy dad hakadai sunata firan da da uba kawai jiyayi kirjinshi ya buga dummm saikuma yaji zuciyarshi na Aiman Aiman kawai mikewa yayi zumbur yay ma baban nashi sallama dad yana ka tsaya kayi mangariva mana yace dad zandan leka clinic ne yace to bye yama mum sallama da simra yatafi gudu kawai yake yana zuwa dakin Aiman ya shiga straight yaga bata ciki yaduba bayi bata ciki yakoma kitchen yatambayai kuku tace dazu around 5 taga tafito tsakar gida daganan bata kara ganintaba ..duk ya rude yatafi wajen securities yace musu Aiman ta fita sukace a’a sai daya daga cikinsu yace kodai dazu damukaje taya neighbours dinmu kashe snake ne tafita Amir yace wot??kun fita dukanku yace shikenan yarinyar mutane ta gudu yace kuje kunemota inba hakaba nakoreku duka da sauri yakoma mota yaja aguje yafita kaman mahaukaci… Maman shakur [16/09 10:03 AM] aishat muh’d: 55DOLE KISONI Aiman bata daina guduba saida taga tabar unguwan kwata kwata addu’a take Allah ya taimaketa tasamu wanda zai bata kudin jirgi takoma Nigeria tanata tafiya da sauri sauri…. Amir yay nema harya gaji anguwan dasuke jere dasu yake shiga daya bayan daya yana dubawa amma bai gantaba Addu’a yake Allah yasa yaganta bayason tafada wani halin kuma dan yasan akwai yan iska sosai a India harda hawayenshi duk ya rude … Aiman tana cikin saurinta dan 7 ma yayi ta hango wasu samari su 3 akofar wani gida ahankali takarasa wajensu ta tsugunna har kasa tana dan Allah kutaimakamin da kudin jirgi nakoma garinmu harda kuka suko ido kawai suka zuba mata sunga yarinya kakkyawa ga gashi ga diri suka kalli juna sukai magana da India sanan suka juyo suka kalleta daya daga cikinsu yace indai kudin jirgi kikeso zamu baki amma saidai ki shigo dakinmu ki amsa ba anan ba da sauri ta kallesu tace nidai bazan shiga dakin mazaba ku barshi nama fasa ta mike zata tafi kawai taji sun kamota tana ihu kusakeni dan Allah karku rabani da mutuncina kusakeni… Maman shakur Share this: Twitter Facebook 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼 Dole KISONI 56 to d END Posted on October 23, 2015 [16/09 10:36 PM] Aishat muh’d: [16/09 10:19 PM] aishat muh’d: 56DOLE KISONI Kota kanta basuyiba tana tutturjewa amma haka suka dagata chak suka shiga da ita daidai lokacin wani yaro yazo zai gitta yaga abunda yafaru yarasa yanda zaiyi duk anguwan nan yaranan sun damesu yan iskan gaskene gashi shi baida karfin da zai kwatota ya juya yahau sauri dan yaje gida yakira yayanshi yana cikin gudu yaga wani mota mai kyau Amir yafito yadafa kan motan yay shiru yana tunani da gudu yaron ya karasa yana haki yace dan Allah bako zoka tayani mu taimaki wata bakuwar yarinya wasu zasuyi mata fyade sai alokacin ma Amir ya kalleshi yace bakuwa are u sure ba budurwarsu bace??yace wlh bakuwace kuma tai kama da yar Nigeria da sauri Amir ya shiga mota yabude mishi shiga muje saurayin ya shiga da gudu Amir yaja mota kaman zai tashi sama..suna kaiwa duka daya Amir yama kofan yafadi samari suka jujjuyo suna kallonshi itakuma Aiman sun kwantar da ita sun taushe mata baki da tsumma Maman shakur [16/09 10:26 PM] aishat muh’d: 57DOLE KISONI Suna juyowa sukaga Amir dandan sarkin India wani harda fitsari tsabagen tsoro suka zube akasa suna bashi hakuri wlh Prince ba fyade zamu mataba dama zamu bata kudin jirgine data tambaya kayi mana rai dan Allah harda kukansu itako Aiman kuka take sosai ita koma me zai faru yafaru amma bazata koma gidan mugun nan ba.. Take Prince yakira body guard dinshi cikin minti dabasu wuce 2 ba suka iso dama suna kusa yasa atafi da samarin akullesu shikuma yaron yadauko kudi dayawa yabashi yakoma kan Aiman da tana ganin yadoso wurin ta ta mike tana kokarin ihu baki ataushe hannu yasa yaciro tsumman bai cemata komiba yajata sukakai har wurin mota tana ganin sun fito waje ta daddage tafixge hanunta zata kara guduwa a zuciye taku daya yayi ya damkota tafara ihu wayyo jama’a kutai makeni wlh satoni yayi harda birgima akasa duk ta tara mishi mutane… Maman shakur [16/09 10:36 PM] aishat muh’d: 58DOLE KISONI Mutane sai kallonsu suke da dai yaga zataja sunanshi yabaci abanza kawai ya dauketa chak yajefata cikin mota da gudu yazagayo ya shiga bangaren driver yaja mota da gudun bala’i Aiman ihu take dan Allah karka kara saceni ka barni nakoma wurin iyayena….yana isa gida ya paka yafito taki fitowa kawai ya dauketa chak sai ciki…yana zuwa ya tarar da kuku dinsu a falo tana kallo ya dauko kudi yabata yace ta tafi gida yabata hutun sati biyu da murnanta takara gaba …yakai Aiman daki ya jefata kan gado,da sauri ta mike tsaye tana ihu why are u soo heartless Amir???dont u know hw i feel??i missed my parents alot??kodan kai bakasan darajan iyayenkaba saisa zaka satoni anan ka kulleni?gaka fasiki mayen mata kuma kace kai mijinane??i hate u Amir bazan taba sonkaba wani wawan mari taji a kumatunta tass saida taga star ta dago kai ta kalleshi taga yanda idonshi yay ja gabaki daya kamanninshi ya chanza saboda bacin rai..yana kokarin ciro belt…. Maman shakur [17/09 8:44 AM] Aishat muh’d: [17/09 7:45 AM] aishat muh’d: 59DOLE KISONI Yana kokarin ciro belt ranshi abace yace nikike cema mazinaci??bansan darajan iyayenaba??ta murguda baki tace Anfada din aiko ya zula mata daya mai kyau a jikinta ta dinga ihu zai zula na biyu ta mike ta runguneshi tana kuka dan Allah karka daken kayakuri bazan karaba yay kokarin turata saboda yanda yakeji amma ta cukui kuyeshi takara manne mishi ajiki tana kukan yayakuri baisan sanda belt din yafadi daga hanunshiba saboda wani irin shock dayaji nanda nan yafara shafata da sauri ta dago mai haka dan Allah ni kadena kota kanta baiyiba ya jefata kan gado da karfinshi yacire wando da rigan dake jikinshi yarage dagashi sai boxer da gudu ta rufe ido Amir mehaka dan Allah karkamin nifa ba ya iska bace fadowa yayi kan gado ya janyota jikinshi tana musu musu yakai bakinshi nata yana tsotsa itakuma tureshi take tana duka amma koji bayayi yakai hanunshi kan kirjinta yana shafawa nan da nan taji wani karfi yazomata takai mishi wani wawan nushi aciki ta tureshi tamike tai hanyar kofa… Maman shakur [17/09 7:55 AM] aishat muh’d: 60DOLE KISONI Duk da nushin ya shigeshi da kyau bai hana dayaga tayi hanyar kofaba ya mike da karfi ya damkota yamaida kofan ya rufe yakara jefata kan gado tafara ihu Amir ka kyaleni niba yar iska bace banason nayi tarayya da mazinaci irinka wani wawan mari taji afuskanta har saida bakinta yafashe da jini Amir yana huci yace karki kara cemin mazinaci hakkina nake bukata ke matata ce tace to bazan badaba yace ur choice na karba ta karfi yafara shafata tana tureshi yakai hanunshi kan boobs dinta yadinga wasu dasu tana kokarin hanashi amma takasa saida yabari tayi dukan tayi cizon tagaji dayaga ta galabaita sosai kawai jikake keeeeett ya yaga rigan jikinta komawa yayi kaman mahaukaci lokacin dayaga surarta nanda nan hankalinshi yabar jikinshi Aiman bata komi sai kuka wani ihu tayi lokacin dataji yana karanta addu’ar saduwa da iyali daganan ya daddage iya karfinshi ya shigeta ta kwalla wani ihu take nan ta sume… Maman shakur [17/09 8:08 AM] aishat muh’d: 61DOLE KISONI Amir bai kyale Aiman ba sai wuraren 3 nadare shima ya wahala sosai but d gurl is sugary oo ya mike ya kalleta yaga ta sume hawaye ya zubo daga idonshi yariko hanunta ahankali ya manna ma hanun kiss forgive me Aiman, it wasn’t intentional,Aiman wlh i luv u soo much yana hawaye sosai daga nan yadaga hannu sama yace Ya Allah ina rokonka kayafemin laifukan danama abaya ya Allah kasa Aiman tasoni koda kadan ne oo lord forgive me nasan nimai laifine ya Allah yau inason nadauma alkawari in sha Allah nabar zina daga yau ya Allah ina rokonka ka nisantar dani daga zina kuka yake sosai kaman yaro yace ya Allah nasan ni mai laifine amma karka hukuntani tahanyarsa Aiman kar tasoni ya Allah katausayamin…daga baya ya mike ya shiga bayi yay wanka yahadama Aiman ruwan zafi yasa dettol a ciki yakoma dakin yadauketa chak kaman jaririya bai direta ko ina ba sai cikin ruwan zafi wani razanannen ihu tasa mum ya kashe ni tana kuka sosai Amir ma hawaye yake yana kiyafemin Aiman wlh nai alkawari bazan kara forcing dinkiba…. Maman shakur [17/09 8:21 AM] aishat muh’d: 62DOLE KISONI Hakanan yagama gasata yamata wankan tsarki ya dauketa yakaita dakinshi ya dawo yadau mata kayan sawa yaje yasamata ya shafa mata mai yakai mata hijabi yace tai salla sanan yabaro dakin yakoma dakinta ya gyara ko ina ya chanza zanin gadon..daya koma daki ya tarar ta idar da sallan ta cusa kanta cikin cinyoyinta tana sheshekan kuka..juyawa yayi yakoma kitchen ya hada tea mai kauri yakoma dakin ya ajiye ya dauko magunguna yakarasa wurinta ahankali ya dagota idonta yay jajir ta kura mishi ido kawai batare da tacemai kalaba ahankali yajawota jikinshi yana shafa bayanta yace Aiman kiyakuri keyafemin nasan nai miki ba daidaiba narabaki da iyayenki da karatunki da friends dinki i know am a bad person i deserve all ur hatred but please kiyahakuri matata kiyafemin kinji baby…. Maman shakur [17/09 8:33 AM] aishat muh’d: 63DOLE KISONI batace mishi kalaba dan yanzu tsanan datake mishi ×2 ne yadagota yace Aiman will u 4give me ta kauda kanta yaluraa batason mishi ma magana yace ga tea kisha ya dauko yafara bata ta kauda kai ahankali yace badan niba dan Allah kisha tabude baki ahankali yana bata harta shanye ya dauko magani yabata tsha lokacin asuba tayi yace tayi salla kawai shikuma ya shiga bayi dauro alwala saida yajirata ta idar kwata kwata batason su hada ido ahankali yace zaki kwanta ne tadan daga kanta yacire mata hijab ya dauketa ya kwantar da ita kan gado ya lullubeta da bargo shikuma yatada salla… Koda ya idar yaji tana sheshekan kuka jallabiya ya cire yahau gadon ya dagota ya hadata da kirjinshi kuka take sosai yace Aiman talk fadi maganan dake ranki karki barta aciki zata cutar dake Aiman hit me if u need to kome zakimin kimin inhar zaisa kifita daga cikin kuncin nan…zuciyata bazata juri ganinki hakaba Aiman ina miki wani irin son da zan iya miki duk abunda kikeso a duniyan nan….ya kalleta yace Aiman fadamin kome kikeso zan iya miki….. Maman shakur [17/09 8:43 AM] aishat muh’d: 64DOLE KISONI Taki cewa komi tacigaba da kuka wani irin bakin ciki takeji yanzu shikenan yarabata da budurcinta…ahankali ya kamo hanunta ya daura a fuskanshi yace Aiman mareni inhar hakan zaisa kiji dadi maren daken cijen Aiman kome zakimin kimin Amma dan Allah kibar kukan nan dan yana tadamin hankali…saikuma ya sassauta murya yace Aiman nace kifadamin duk abunda kikeso zan miki dan na tabbatar miki da irin son danake miki ta share hawayen idonta tace Amir abu 3 nakeson kamin inhar kamin haka zan tabbatar kana sona kuma hakan zaisa nakiman taka nasan kuma kai maisonane nafarko kai maidani gidan iyayena,na biyu karka kara min irin abunda kamin last nyt na uku shine inka maidani wurin iyayena ka sake ni cos ka ce DOLE NASOKA nikuma inason nunama ba’a taba soyayya dole dan na tsaneka sosai Amir na tsaneka…. Maman shakur [18/09 9:43 AM] Aishat muh’d: [18/09 7:19 AM] aishat muh’d: 65DOLE KISONI Amir yay shiru kallonta kawai yake yama kasa cemata komi Aiman tace Amir wanan ne abunda nakeso….ya dago idanunshi dasukai ja yace Aiman naji na yarda zan miki abunda kikeso.. Aiman tai murmushi,Amma nima inada sharudai dazan gindaya miki inhar kinyisu nima zan miki abunda kikeso, nanda nan murmushi fuskanta ya bace tace menene sharudan??yace nayarda zan mayar dake gidanku amma sai bayan wata daya lokacin kin warke sosai sanan kuma nadau alkawarin bazan kara miki abun jiya ba..zancen saki shi zaki bari sai nakaiki gidanku sai nai miki agaban iyayenki…amma tsawon wata daya dazakiyi zaki kasance mai biyayya kidena min rashin kunya mudena fada sanan duk dare zan dinga zuwa dakin ki ina karanta miki story kin yarda???? Maman shakur [18/09 7:31 AM] aishat muh’d: 66DOLE KISONI Aiman tace duk wanan mai sauki ne na yarda kuma nagode sosai ta koma ta kwanta ta lullube da bargo abunta tana mai tsananin farin ciki zai maida ita gida..shiko Amir shiru yayi??Anya zai iya barinta komawa gida kuwa??maisama nadau alkawarin nan nasan bazan taba iya rayuwa babu Aiman a tare daniba “oo Allah gani gareka kataimaki bawan nan naka”..ya kwanta yanason jawota jikinshi amma yana tsoro sai juyi juyi yake..itako Aiman tadade da baccin ta harda mafarkin su dad da besty.migrinowa tayi zabagen dadin mafarkin aiko Amir na ganin ta mirgido ya matsa kusa da ita yahada jikinsu yaja musu bargo yay shiru yana tunanin jiya da daddare.hakika Aiman baiwace daga Allah yarinya ga tarin ni’ima gashi batasan kowaba nine na farko kuma na karshe In Sha Allah.. Allah nagode ma daka azurtani da mata ta kwarai batare daka duba hallaiyataba yanata tunae tunane har bacci yay awon gaba dashi… Maman shakur [18/09 7:41 AM] aishat muh’d: 67DOLE KISONI Sai wuraren 10 Aiman ta tashi tabude ido ahankali tare da karanto addu’an tashi daga bacci itadai taji taushi taushi wanda yafi na filo tana juyowa taganta akan kirjin Amir afirgece tasauka takoma kan gado mai mutumin nan yake nufi dazai wani daurani kan kirjinshi taja tsaki ta sauko kan gado ta mike tsaye wani irin zafi taji akasanta ihu tasaki wayyo mumy na ta zauna da sauri Amir dama tun lokacin data tashi yatashi kawai yay kaman yana bacci ne yataso yace menene sai kuma tafara kukan shafwaba bakai bane ba??Arude yace ni me??menayi miki kuma yanzu???takara fashewa da kuka tace bakai bane ba yace menene fadamin tace to ai ai ne nakasa mikewa ne yay murmushi amma aboye dan karta gani yace to muje namiki wanka ta sauri ta kalleshi ta murguda baki yace wlh inkika kara namaki kiss baruwana tace Allah kyauta namiji yamin wanka… Maman shakur [18/09 7:54 AM] aishat muh’d: 68DOLE KISONI Yace is dat so??so tell me waya miki wanka jiya??ya kura mata ido.. ita sai yanzu ma ta tuna shiyayi mata wanka jiya da sauri tarufe idonta tana kuka nidai ka kaini bayi kawai nai wankana dakai na tom ..da sauri yace as u wish ur majesty ya dauketa chak sai bayi yakara kallonta ta ballamai harara da abunda kike bukata ne yallabiya??ta turo baki eh sai afita abani wuri yay murmushi yafita azuciyanshi yace Aiman rigima Abu nema yasamu kenan yawuce ya gyara dakin ya zauna jiranta tafito saida ta gasa kanta sosai sanan tayi wanka ta daura towel tafito tana tafiya ahankali harda dingishi Amir naganinta tabashi tausayi yamike yakarasa wurin ya rike mata hannu muje ki zauna ta fixge hannuta ni dakina zani kuma mutum karya biyoni ehe ya kalleta yace kin manta acikin sharadina babu rashin kunya tai wuri wuri tace namanta ne yakuri tajuya tana tafiya ahankali tabude kofa tatafi dakinta..shikuma ya shiga bayi dan yin wankanshi… Maman shakur [18/09 8:05 AM] aishat muh’d: 69DOLE KISONI Tana kaiwa dakinta ta dauko simple wata yar dogowan riga pink tasa ta shafa mai ta kwanta tana hawaye yanzu shikenan ya gama da ita ya dauke mata mutumcinta da kullum burinta saita auri wanda takeso zata bashi kukan datakeyine ya sauko da zazzabi a jikinta mai tsanani.. Yafito sanye cikin riga fari tass da wandonshi iya guiwa beach three quarter kanshi kawai ke tashi murmushi yakeyi shikadai yau nishadi yakeji da farin ciki tare da natsuwa dukta sanadiyar Aiman .. bude ya kofa yakarbi takeaway da ya aika body guard dinshi yayomai ya wuce kitchen yasa komi a tray yahada mata tea mai kauri ya dauka yawuce dakinta…yana bude dakin yaganta tana kuka ajiye tray din yayi yakarasa yana lpy Aiman mena miki kuma kike kuka zafin dayaji ajikinta ne yasa da dago ya kalleta ya daure fuska yace wlh Aiman duk randa naga kin kara kuka harkika jama kanki zazzabi bazan maidakeba d sauri tashare hawayen wlh nadena bazan karaba plz kamaidani gidanmu kaji yace zokici abinci..ta taso taci iya cinta yabata magunguna tasha tai nak tanason ta kwanta yahanata yace tabari abincin ya kwanta… Maman shakur [18/09 8:55 AM] aishat muh’d: 70DOLE KISONI Ranan through out haka yadinga kula da ita amma jikintama bata bari yataba dazaran yatabata zata kwace…da daddare bayan isha ya shigo ya kwanta kusa da ita ta mike da sauri ya janyota bance zan miki komiba labari zan karanta miki mai suna THE CHARMER wanda celeste bradley ta rubuta littafine daya kunshi soyayya kala kala haka tai shiru tana jin dadin labarin har bacci ya kwasheta ya rufe littafin ya gyara mata kwanciya ya kwanta yajawota jikinshi ya lullubesu **da asussuba yatashi saboda bayason tasan tare suka kwana yaje dakinshi yay alwala yasa jallabiya yadawo dakinta yatasheta yace jekiyi salla nizanje masallaci bazan dawo dawuriba saboda zanyi karatu tajuya yafita..tana ganin ya fita tai tsaki ina ruwana to da karatun ka Allah sadai tuban gaskene ta mike ta shiga bayi tai wanka takara gasa kantaa tafito tai salla… Maman shakur [18/09 9:07 AM] aishat muh’d: 71DOLE KISONI Haka suka cigaba da rayuwa Amir na kulla da ita sosai sai dai bata bari yatabata shikuma yanzu bayason yakoma neman mata gashi yana fama da sha’awa sosai yasa yafara azumi duk sanda zaisha ruwa sai yay addu’a Allah yasa Aiman tasoshi tare sa kara addu’a Allah ya nisantar dashi daga zina…yau takama saura 2 days wata daya ya cika Aiman murna kawai take hartafara hada kayan ta ya shigo dakin yaganta tana hada kaya yay murmushi kawai baice mata komiba yana kallonta yanda take hada kayan jikinta ke motsawa yasa duk yaji sha’awa ta motsa mishi… Aiman bama taji dadin ganinshiba ko kallo bai ishetaba yatashi yakarasa kusa da wardrobe din ya daure fuska ke baki iya gaisuwa bane?? kwata kwata ta manta kawai ta murguda baki toni mai ruwana da mut…um aiko bata karasa magananba taji yahada bakinshi da nata yana tsotsa sosai chan yafara shafata d next tin taji hanunshi cikin riganta yana kokarin cire mata bra duk iya kokarin ta na kwace kanta takasa karan wayanshi ne yasa yasaketa tare da jann tsaki…. Maman shakur [18/09 9:16 AM] aishat muh’d: 72DOLE KISONI yadau wayan daga clinic dinsu aka kirashi emergency za’ayima wani baby shekaran yaron 1 tiyata dan ya hadiye chain (igiyan sarka ) ya mike yay hanyar fita Aiman tace doc ai goben zamu tafiko??ya juyo ya kalleta yace inhar kika bari nakarayi Aiman sai mu tafi gobe ba karya alkawari nayiba but inason na bye bye ne kinji matas..nan da nan tafara kuka tana bubbuga kafa akasa wlh bahaka mukayi dakaiba bazan yardaba yay dariya ya manna mata kiss a kumatu yace i luv it wen u are doing shagwaba yajuya yafita abinshi ita kuma ta cigaba da kuka..dakinshi ya wuce ya shirya yatafi asibiti nan da nan suka shiga tiyatan…. Shiru shiru Aiman bataji yadawoba tafara kuka sosai shikenan yanzu bazai maidani gidaba saisa yaki dawowa ya kwana saboda bayason namishi maganan tadinga kuka sosai har bacci ya dauketa… Maman shakur [18/09 9:34 AM] aishat muh’d: 73DOLE KISONI Koda gari yawaye ta duba bai dawoba ta zauna ta dasa wani sabon kukan Abangaren gidansu Amir yautunda simra tatashi take uban kuka wai ita wlh sai an kawota wajen matar brother kuka take sosai mai martaba yacema mum yace to kishirya ki kaita mana simra tadinga ihu mum tace to jekiyi wanka saina kaiki tatfi da gudu taje ta shirya suka fito mai martaba yarakasu har mota yace agaida Aiman din.. Suna shiga mum tadinga sallama taji shiru taja hanun simra suka shiga har sama karan kukan dasukaji ne yasa suka karasa ciki da gudu mum takarasa taga Aiman ce ke narka uban kuka kaman mahaukaciya tayi baza baza da gashinta a fuska mum takarasa tana subhanallah Aiman meya faru me aka miki meya sameki haka??Aiman ta dago idonta jajur tagaida mum ta share hawaye tace bakomi.. mum ta kalli simra datai zuru zuru tace jekiyi wasa zamuyi magana da antin ki tawuce tafita…. Maman shakur [18/09 9:43 AM] aishat muh’d: 74DOLE KISONI Mum ta kalli Aiman tace inason ki daukeni amatsayin uwa nasan Amir danane amma bazan taba goyon bayanshi ya zaluncekiba kome yamiki kifadamin zan hukuntashi Aiman tayi shiru sai chan tafara magana tafadan ma mum komi 4rm A to Z amma sai ta tsinci kanta da kasa fadanma mum abunda yahadu wata daya daya wuce …mum da duk zufa yaketo mata yanzu Amir dama sato Aiman yayi noo bazai yiwuba dole mai martaba yadau mataki tacema Aiman ina zuwa tafita tadau waya takira mai martaba tafada mishi komi shima yay matukar girgiza dajin zancen yacema mum kisata amota kutaho nikuma yanzu zan kira pilot dina Nigeria zamu yau dinan bazan taba goyon bayan daya awurin rashi adalci ba…Allah kadai yasan wani hali iyayenta ke ciki kuma karki kira Amir dan zai iya zuwa yahanamu yanzudai kutaho kawai mum tace to..takoma dakin tacema Aiman tashi mutafi gidanmu tamike mum tamika mata hijab tasa suka fito….. Maman shakur [18/09 5:40 PM] Aishat muh’d: [18/09 3:12 PM] aishat muh’d: 75DOLE KISONI Suna isa suka tarar da mai martaba harya shirya.. mum tace jekiyi wanka adakina ta wuce ta shiga tai wanka mum takawo mata kaya masu kyau tasa duk suka gama kimtsawa suka samu mai martaba amota suka shiga sai Airport suna zuwa suka shiga jirgi harda simra suka daga sai naija…. …… Amir bai fito daga tiyatan ba sai wuraren 5 din yamma yunwa kaman ya kassarashi a gurguje ya shirya yataho gida duk yakosa yaga Aiman dinshi yana zuwa yaje dakinshi yay wanka sanan yasa simple kaya jeans blue da light blue t shirt sai kamshi yake yataho dakin Aiman yana matas am back yana bude kofa yaga bata aciki ya karasa ciki da sauri yabude bayi bata da sauri ya sakko kasa ya dudduba ko ina amma batanan yawuce waje ya tambayi securities sukace mishi ai dazu mum dinshi da safe tazo kuma sunga fitansu tare harda simra ma… Maman shakur [18/09 3:23 PM] aishat muh’d: 76DOLE KISONI Hankalinshi yadan kwanta dayaji tare suka fita da mum dan harya fara tunani kota gudune but amma maisa mum tafita da ita batare da mum tafada mishi ba??kirjinshine yabuga yasan yabarta tana kuka kuma sunce da safe mum tazo badai tafadan ma mum komiba???bango ya nusa yay sauri yakoma daki dan yadau key din car dinshi ya fito yaja mota sai gidansu… Yana zuwa yaga ba dad da mum yakara rudewa yatambayi bayi sukace ai dazu da safe da mai martaba mum simra da matarshi suka tafi Nigeria zama yayi dirshan akasa yay shiru yama rasa abunyi shi bata fadan dasu mum zasu mishi yakeba matsalanshi Aiman ne ya zaiyi bazai taba rayuwa batare da itaba hawaye ne ya sauko daga idanshi ahankali yamike yakoma cikin dakinshi na gidan ya zauna why Aiman??mesa zaki fadanma mum bancin namiki alkawari zan maidake gida dakaina??why ??chan ya share hawayenshi yace dole nabisu Nigeria nima.. Maman shakur [18/09 3:57 PM] aishat muh’d: 77DOLE KISONI Karfe 10 nasafe suka isa Nigeria kaduna Airport dama mai martaba yariga yay waya akawo mai hadaddun mota guda biyu sababbi fil suka shiga daya fadawanshi dayan su haka tadinga nuna musu hanya har suka kawo gidan Aiman murna take rabonta da gidansu harsun manta…suka fiffito daga mota Aiman tai musu jagora suka shiga har ciki da sallamanta ta shiga dakin mai martaba da mum suka tsaya a waje saboda tai musu iso …dad da mum ne suka mike tsaye lokacin dasukaga Aiman ta shigo dakin tagudu takarasa ta rungume mum tana kukan murna mum tace Aiman ya kk??ta share hawayen fuskanta ta kalli dad tace dad tare da baki nake suna waje dad yace jeki shigo dasu. takoje tashigo dasu mai martaba har dakin,,, mum din Aiman ne naga taruga da gudu ta rungume mum din Amir tana kawalli oyoyo shikuma dad yakarasa ya rungume dad din Amir yana cewa my inlaw my inlaw is been long Aiman dai duk sun sata a duhu… Maman shakur [18/09 4:10 PM] aishat muh’d: 78DOLE KISONI Aiman ne tai magana dad kasansune??sunefa iyayen Amir wanda yasaceni…Dad ya kalleta mai martaba zaiyi magana dad yace my inlaw yanzu ba lokacin magana bane zauna muci abinci ahuta kowa yay wanka tukun sai a zauna afara magana..mai martaba yace hakane mum din Amir tace mufara wanka sai aci abinci dayake gidansu Aiman babba ne side dinsu daban dad yarakasu ita da mai martaba while simra tace ita adakin matar brother zatai wanka sai alokacin kirjin Aiman yace dummm sai alokacin ta tuna da Amir Allah sarki yanzu koyana wani hali oho sai kuma tai tsaki toni mema ruwana da halin dayake ciki taja hanun simra suka tafi dakinta dayin wanka…. Abangaren Amir kuwa yanda yaga rana haka yaga dare yakasa bacci yakasa cin abinci tunanin abin kaunarshi yake tun jiya da daddare yaso tafiya Nigeria amma babu available flight sai dai ancemai yau da safe shinefa yaketa hada kaya karfe 11 na safe flight dinshi yadaga sai naija shima yana addu’a Allah yasa iyayen Aiman su yafe mishi Allah sa karsu raba auren… Maman shakur [18/09 4:25 PM] aishat muh’d: 79DOLE KISONI Ba’a zauna maganaba sai karfe 8 nadare bayan kowa yaci abinci yay sallan isha sanan aka zauna mai martaba ne yabude taro da addu’a yace hakika dana yay kuskure abunda yay bai kyautaba kome Aiman tamishi bai dace ya sacetaba ina rokon alfarma kuyafe mashi sanan araba auren inhar Aiman bataso….Dad yace abinda Amir yamata shine daidai tayi hankali yanzu bazata kara ma mutane rashin kunya da cin mutunciba.. bazamu raba aurenba dan koba komi dan uwantane sunada dangan taka najini..alokacin Aiman ta dago ta kalli dad..dad yace yes Aiman Amir dan uwankine yayanki jininkine yau zan baki asalin labarina….yace mu biyu iyayenmu suka haifa a duniya nida maman Amir asiya mun kasance mum shaku sosai munason junanmu haka aka samu a makaranta har nagama secondary natafi paris karatu lokacin maman Amir na ss2… Maman shakur [18/09 5:26 PM] aishat muh’d: 80DOLE KISONI Har tagama karatunta dad dinmu yatura ta India inda takaranci biochemistry kullum muna manne a waya hartake cemin tamin mata babbar kawarta amma ita medicine take karanta sunanta Aishat so Aliya maman Amir zata rigata gamawa hakafa har suka samu hutu dayake dukansu biyun yan Nigeria ne suka dawo nima lokacin nasamu hutu daga makaranta nadawo Aliya taji dadin dawowana bayan kwana biyu tacemin na shirya takaini gidan matan datamin nashirya mukaje kallo daya nama mamanki naji tamin atake muka shirya tacemin ita saita gama karatu nace ba matsala nima sai nagama haka muka dinga soyayya har hutuna yakare nakoma sukuma sai daga baya suka koma to tundaga lokacin ban kara dawowaba harsaida Aliya maman Amir ta gama karatubta tazo da batun dan India zata aura dafarko iyayenmu sunki yarda saida nasa baki suka yarda akace yaturo cikin yardan Allah mukasha biki muka kaita India lokacin babban Amir bai zama sarkiba nikomu bayan biki nakoma makaranta abina muna waya da ita akai akai har Allah ya azurtata da ciki ta haihu yaro kakkyawa mai kaman da babanshi mai suna Amir Khan… Maman shakur [18/09 5:38 PM] aishat muh’d: 81DOLE KISONI Lokacin karatu yasani agaba bansamu naje sunaba muna waya da ita sosai hartakan sa Amir yamin gwarancinshi naita dariya dukda bantaba ganin Amir ba amma naji ina bala’in son yaron….saida na kammala PHD dina sanan mukayi aure da maman ki Aiman lokacin maman Amir tazo amma bada Amir ba dan boarding school yayi saisa kikaga har Amir yazo gidanan ban ganeshiba amma ina yawan ji ajikina yaron nada jinina saisa na shaku dashi naji ina sonshi..mamar ki da maman Amir kawayeni na kud da kud sanan nida maman Amir uwarmu daya ubanmu daya kafin iyayenmu su rasu sunce mukula da juna Aiman nasan halinki na taurin kai karki kuskura kice zaki rabu da Amir karki sake kice zaki batamana zumunci iya abunda zan iya cemike kenan dan haka yanzu kinji komi duk randa zasu koma India zaki shirya kibisu kikoma wajen mijinki kinajina ko ahankali tace eh yace oya tashi kutafi keda simra kuyi bacci dare yayi ,,ta mike duk jikinta yay sanyi suka tafi daki suka kwanta tai shiru tafada duniyar tunani tunda taji ance Amir dan uwantane taji duk tsanan datake mai ya bace daga zuciyanta yanzu wani hali yake ciki tasan duk inda yake yanzu hankalinshi ba’a kwance ba tanata tunanin Amir har bacci yay gaba da ita… Maman shakur [19/09 11:55 AM] Aishat muh’d: [19/09 6:22 AM] aishat muh’d: 82DOLE KISONI Washe gari da safe ita da simra sun fito sunci uban gayu tana sanye cikin wata atamfa hadaddiya pink da ratsin baki tai kyau sanan simra ma tasa pink doguyawan riga tariko hanun simra suka fito har falo inda suka tarar da iyayensu duka biyun ta tsugunna har kasa tagaida dukansu duk suka Amsa mai martaba yace ina zaku haka??ta sunkuyar dakai tace dad gidan besty Amina zamu.. yako ciro kudi dayawa yabasu susai musu tsaraba a kunyace ta karba suka fito motar mum dinta ta dauka sai gidan besty…. Amir bai iso kaduna ba sai karfe 10 din safe har kofan gidansu Aiman amma yakasa shiga saboda kunya kawai sai ya zauna a wajen gate yay shiru har kusa karfe 12 mai gadi yace yallabai da abunda kake bukata yace a’a bakomi.. Shidai mai gadi bai yardada shiba sai kawai yajuya yatafi falon alhaji lokacin dagashi sai mai martaba yazube ya kwashi gaisuwa yace alhj wani mutum yazo tun 10 har yanzu ya zauna a waje shi yaki tafiya kuma yaki shigowa alhj ya mike yace bari nadubo ko waye yamike yatafi yana fita wazai gani??Amir ne zaune sai uban zufa yake saboda ranan dake gasashi… Maman shakur [19/09 6:35 AM] aishat muh’d: 83DOLE KISONI Da sauri dad yakarasa.. shi Amir bai lura da dad bama…dad yace Amir lafiyanka dazaka dinga azabtar da kanka ka zauna cikin rana nata dukanka ..yajuyo yaga dad ne sai duk kunya takamashi dad yajawo hanunshi suka shiga ciki yajuyo yace dad basai kakaini ciki ba please dad yakai duka guiwowinshi biyu kasa kayafemin abunda nama dan girman Allah dad forgive me da sauri dad yadagoshi yace Amir nadade da yafema yashare mai hawaye yace zomuje ciki kai wanka dad yaja akwatinshi suka shiga ciki ,yakaishi babban falo dad yace gaisa da baban ka bari nakira su hajiya…Amir yadago kai ya kalli baban nashi daya daure fuska kaman bai taba murmushi ba yace dad ina kwana…dad yay banza dashi Amir yakarasa yarike kafan dad yana kuka dad kuyakuri nasan ban kyauta ba wani mari yaji akuncin shi daidai lokacin su dad da mum sun shigo dagudu dad din Aiman yakarasa yace haba inlaw karka kara dukanmin da niyama laifi kuma nayafe mishi dad din Amir yadinga ma Amir fada ya zazzageshi Amir hawaye kaman mace tunda yake iyayenshi basu taba mishi fadaba sai yau da kyar dad din Aiman yasa suka yafe mishi..daganan Amir yakoma kan mum din Aiman yace mum plz kiyafemin tace nayafema tuntuni yanzu muje kayi wanka sai kazo kaci abinci murna kawai yake sai murmushi yake ya kalli mum yace bazaku rabani da Aiman bako?? Maman shakur [19/09 6:54 AM] aishat muh’d: 84DOLE KISONI Mum din Aiman tai murmushi tace babu mai rabaka da matar ka yanzu ma itada simra sun fitane saisa baka gansuba tace kaje kai wanka akwai abunda zamu fadama..yay murmushi yajuya ya kalli mum dinshi ta ballamai harara mara kunya kawai yay murmushi mum din Aiman tace nifa bazaki takurama yaronaba kaji zomuje mum takaishi har dakinshi tafito ta barshi wani tsalle yayi yafada kan gado yanama Allah godiya daya kawo mishi komi da sauki..daganan ya mike ya shiga bayi yay wanka yaci gayu kaman ba Amir din dayay wuri wuri dazuba…yakoma falo yabi mum dining tazuba mishi abinci yazauna ya nada kaman jaki rabonshi da abinci tun jiya mum din Aiman harda share hawaye tasan baici abinciba tun jiya hala wanan so haka daya gamaci yakoma wurin su dad ananne aka fadamishi dangantakar su yay mamaki yaji kuma yakara son Aiman ashe yar uwarshi ce yaji duk yakosa tadawoo daganan dai suka dinga hira yace zaije yay bacci yamike yatafi daki danyin bacci ….. Maman shakur [19/09 7:04 AM] aishat muh’d: 85DOLE KISONI Aiman na shiga gidansu Amina taganta a tsakar gida tana yanke kunba ta gudu Aiman tafada kanta tana besty i missed u Amina ta kalli Aiman tace Aiman kece kodai mafarki nake?? Aiman ta minsili fuskanta tace kinji ba mafarki bane aiko Amina ta rungumeta sosai suna ihu Aiman ce ta dago tace ina su mama??Amina tace suntafi biki daga ni sai kannina twins tace muje daki takamo hanun simra wacece wanan yar India dakika samo mana tace simra sunanta simra ta gaida Amina da yaren turenahi ta amsa daganan Amina takira kanenta tace ga kawa namuku suna ganinta sukaji suna sonta sunga yar India ga gashi itama simra haka dayake akwai surutu anhadu an dace suka wuce garden wasa… Amina takawoma Aiman drinks tadansha kadan Amina tace besty gaskiya India ya karbeki Amir ya iya raino jibi yanda kikai fresh kin kara haske boobs dinki sun ciko jibi hips dinki nawawoo kodai abun ya shiga ne?? Maman shakur [19/09 7:19 AM] aishat muh’d: 86DOLE KISONI Aiman ta balla mata harara wani irin abu kekuma??:roll::roll:Amina tace ciki mana Aiman ta kai mata duka banaso besty wani irin ciki..Amina tace ban labari ya bayan rabuwanmu??nan Aiman ta fadamata komi yanda aka saceta rayuwanta a India komidai…Amina ta kalleta tace besty duk saboda ni hakan tafaru dake Aiman tace karki kara blaming kanki laifina ne na rashin jin magana da rashin kunya gashi sai Allah yahadani da daidai ni nama godema Allah bai cutar da niba..Amina tace hakane amma kin fara sonshi kuwa??tambayan tazo mata abazata ta ballama Amina harara tace besty yace dole nasoshi nikuma bazan taba sonshiba…Amina tace besty les talk lyk adult dont u feel anything 4 Amir???Aiman tai shiru chan tace besty bazan miki karyaba i dont luv him amma ina yawan tunaninshi kullum yana zuciyata ko kulle ido nayi shinake gani i try my best inga nadena tunaninshi amma hakan ya faskara …Amina tai murmushi tace sonshi kike kenan ta mike tsaye tace no way inhar nasoshi yaci nasara aikaina kenan kinga besty mubar maganan tashi kimin dan wake shinakeson ci i really miss dan wake… Maman shakur [19/09 7:36 AM] aishat muh’d: 87DOLE KISONI Amina ta mike bari naje na daura miki nima akwai abunda zan fada miki.. Bayan ta daura ta dawo tace besty next week ne bikina??Aiman tace da gaske waye angon??badai shamsu wanda nasanki dashiba??Amina tai dariya tace wlh shine daganan suka dinga tsara bikin har dan wake yayi Amina ta zuboma Aiman yaji yaji gashi shar shar Aiman tahau ci saida taci da yawa taji wani Amai yataso mata da gudu ta tafi bayi tadinga kwara Amai Amina namata sannu harta gama suka dawo daki Amina tace besty baki da lpy ne tace wlh Lpy na kalau dan waken danakeso bansan mesa nai amanshi ba Amina tace besty kodai cikine Aiman ta daure fuska:evil::evil: sau daya fa kacal mukayi wlh ba ciki bane maleria ne nasani nikidena min maganan ciki kinasa hankalina na tashi Amina tai shiru tunda taga sahibar batason maganan Aiman batabar gidansu Amina ba sai bayan mangariba simra kaman ta kwana achan taga kawaye…suna shiga mum ta rufe Aiman da fada baki da hankaline kinada aure zaki fita har bayan mangariba mum din Amir ne tace gidan kawarta taje dole susha firan bayan rabuwa mana mum tace wuce kije kiyi wanka munyi bako kizo kikai mishi abinci Maman shakur [20/09 12:25 PM] Aishat muh’d: [20/09 9:27 AM] aishat muh’d: 88DOLE KISONI Taje daki tai wanka tasa wata yar doguwar rigan bacci iya guiwa ta mulka turare tasa hijab tafito tazo tasami mum tare da mum din Amir suna fira tace mum ina abincin bakon??mum tace kije kitchen ki dauko takoma kitchen ta dauko abinci mum tariga tai arranging nasu a tray tadauka tai hanyar dakin baki dasu tadinga sallama amma shiru kawai ta shiga ta ajiye abincin tafito tadawo falo tace mum nakai abincin amma banga bakonba mum din Amir tace jeki zauna kihuta abunki.. mum dinta tace gaskiya yakamata su gaisa da bakon tashi kije hala yana bandaki ne ta tashi tana zumburo baki dan ita bacci takeji sosai…mum din Amir tace wai mesa kike takurama yata mum din Aiman tai dariya tace mijinta yazo ai yakamata su gaisa suka juna daganan suka cigaba da hiransu… Aiman tana shiga dakin da sallamanta kawai ganin Amir tayi dagashi saidan towel yafito daga wanka gabanta ne yafadi tajuya dagudu zatabar dakin ya kamota…. Maman shakur [20/09 9:40 AM] aishat muh’d: 89DOLE KISONI Ya matse ta ajikinshi gam duk iya kokarinta nata kwace kanta takasa ahankali yace gwara ki natsu ta ballamai harara ni cikani ka biyoni gidanmune kasaceni kome??yay murmushi yace yes kuma ki shirya gobe zamu tafi India ta murguda baki wlh bazaniba saina tsaya anyi bikin besty dani yace nikike murgudama baki??tace to aini badakai nakeba yay kwafa yace gwara dai tace to cikani mana yadagata chak tana wusil wusil bai direta ko inaba sai kan gado ya cire mata hijabin jikinta tai maza tasa hannu tana kare kirjinta dan batasa bra ba kuma rigan is transparent tace wai mehaka banaso Allah zanma ihu yakara matsota nan da nan jikinta yafara rawa yasa hanunshi ya janye nata datake kare kirjinta ya kura mata ido chan yace Baby kin chanza kin kara cika mesa?? Ta murguda baki oho aiko yakai mata kiss yay kissing dinta sosai tare da shafa albarkatun kirjinta da kyar yabarta itako sai kuka take yarumgumeta sorry baby bazan karaba nai kewankine sosai i really need u am suffering a lot ..tai banza dashi ta mike daga kan gado tafara tafiya yabita da ido yana hadiye yawu hartakai bakin kofa yace hijabinki ta juyo tana kumbure kumbure… Maman shakur [20/09 10:18 AM] aishat muh’d: 90DOLE KISONI Tana zuwa bakin gadon dan tadau hijabinta yarike mata hannu oya tsaya nasa kaya sai naci abincin kitafi da plates din yariko hanunta har kofan dakin yakulle kofan daki sanan yakamota yadawo da ita ciki agabanta yaciro kayan dazai sa ko kunya baijiba yacire towel din agabanta aiko da gudu tarufe idonta ta tura kanta cikin cinyoyinta murmushi yayi yace zaki sanine yarinya saida yagama sa kayan sanan yadawo kusa da ita yarike mata hannu oya tashi muje muci abinci tamike suka tafi falo tazuba mishi yafara ci sanan ya kalleta yace ke bazaki ciba?? tace no banaso yace kinci abincine tace nasha watermelon yace watermelon ne abinci oya faraci taki yaceto zanko miki abun yanzu da sauri tafaraci tanacikin ci yaga tamike dagudu yarikota ina zaki kafin tace wani abun tafara kwaro mai amai ajiki duk ya tsorata ya riketa ta dingayi harsaida tagama sanan yakaita bayi ya wanke mata baki ahankali tace zan kwanta jiri nakeji da sauri ya kwantar da ita sai maida numfashi take. Maman shakur [20/09 10:36 AM] aishat muh’d: 91DOLE KISONI Ya chanza kayan jikinshi dan duk yabaci da Amai yakoma kusa da ita ya dagota yasa kanta akan cinyarshi baby na bakida lpy ne??da kyar ta iya cewa ni lafiyata kalau kawai yau ne naga sai amai nake yace sorry ko ..cikin ranshi dadi yaji Allah yasa Aiman cikine da ita …saida jirin yisaketa sanan ta mike nika budemin daki zan tafi ya dauko hijab dinta yasamata yace muje tabishi abaya yabude dakin aiko da gudu tafita yabita abaya koda sukakai falo suka tarar iyayen nasu nata fira Aiman ta gaida kowa tawuce zata kwanta dad dinta yace dawo munada magana daku tadawo ta zauna shima Amir ya zauna dad yace mai martaba zasu koma India gobe kuma zaki bisu Aiman nanda nan tafara hawaye tace? Dad wlh ran Saturday bikin besty na Maman shakur [20/09 12:25 PM] Aishat muh’d: [20/09 10:57 AM] aishat muh’d: 92DOLE KISONI Dad ya daka mata tsawa yimin shiru bazaki tsaya bikinba gobe zaki koma tare da mijinki mai martaba ne yay magana yace inlaw baza ayi hakaba tunda bikin kawarta ne muzamu tafi gobe Inyaso Amir sai ya tsaya bayan bikin saita dawo tare Da Amir Dad yace Amir ka yarda dan matar kace banamu ba yace eh dad nayarda bayan bikin mataho Yace to shikenan tashi kitafi ta mike ta tafi Amir ma yamike zai bita mum dinshi tace sannu mara kunya ya sosa keya mum din Aiman tace kaji bi matar ka kai mata saida safe da gudu kuwa ya shiga ciki saida yabasu dariya. Ita Aiman tadade da kaiwa daki ta tarar simra hartai bacci tacire rigan jikinta saboda Amai yabatashi tana kokarin sawani rigan kawai taga Amir yafado dakin da sauri tasa rigan me haka wai tace mishi??yay murmushi yace nazoma matata saida safene ta murguda baki tai tsaki tajuya abunta yakaraso ya juyar da ita wai mesa kika rainani?kafin tace wAni abu yakai hanunshi kan boobs dinta ta tureshi stop it banaso ya kamota da karfi saida ya jagwalgwalata yaji yadan samu saukin sha’awan dayakeji sanan ya manna mata kiss gud nyt luv swt dreams yajuya yafita itakuma sai hawaye take ahaka ta lallaba ta kwanta tana tunanin abun da ya auko yanzunan… Maman shakur [20/09 11:34 AM] aishat muh’d: 93DOLE KISONI Mesa naji kaman karya dena kissing dina??mesa naji kaman mu kwana ahaka yana manne dani ??duk tambayoyin nan Aiman kema kanta wani bangaren zuciyanta yace kinfara sonshine gaskiyar Amina ne atake tace nooo noway bazan taba sonshiba yanzu shikenan yaci nasara akaina mutumin dayace dole nasoshi shikenan sai na soshi haka ta dunga tunanin Amir har bacci ya dauketa…shima bangaren Amir da kyar yay bacci dan mace kawai yake bukata jiyake kaman zai fashe wata daya dayan kwanaki baiyi tarayya da maceba ai yay kokarin Amir din dada baya iya kwana batare da maceba addu’a yake Allah yakareshi daga zina yasa matarshi tasoshi ta amince dashi shima yafara samun kulawan aure kaman na kowani mijin aure.. Da safe Aiman ta tashi da zazzabi sosai sai Amai take kwarawa simra ce tafito dagudu lokacin kowa na falo tazo tana kuka tace mum Aunty is sick she is inside crying kafin kowa yamike Amir yarigasu haryakai dakin yatarar da Aiman tafito daga bayi idanunta na juyawa jiri take gani tana neman faduwa yay maza yatarota jikinshi sai alokacin su mum suka shigo Amir yana doc yakasa komi duk ya rude mum ce takoma dakinta tadauko abun aune aunensu ta dubata mum din Amir tace kaai fita kabamu wuri baisoba haka yafita lokacin jiri yadan saketa mum tabata pregnancy test tace jekiyi fitsari kan abunan kika womin saida mum din Amir ta taimaka mata tamike taje tayi takawoma mum bayan kaman minti 5 result yafito mum da mum din Amir suka fito falo mai martaba ne yafara magana meke damunta??mum murmushi tayi tace tanada ciki ne Amir da sauri yabar dakin duk kunya tarufe shi iyayen kam sai murna suke kaman an musu bushara da aljanna… Maman shakur [20/09 11:49 AM] aishat muh’d: 94DOLE KISONI Amir yakoma dakinshi murna kawai yake yay sujjada yagodema Allah yanzu zai zama baba dadi yaji ha ranshi yaji yanason ganin Aiman din…kowa murna yake a gidan itadai Aiman ba’a fada mata komiba dad yace mijinta ne zai fada mata basuba mai martaba basubar naija ba sai karfe 12 suka tafi …ranan Amir yakasa shigowa falo saboda kunya saida dad yaje yasa meshi my son yanzu kuma kunyana ake ne?? Yay murmushi ya sosa keya dad yace kaje kaduba matar taka mana ya mike duk kunya tacika shi…koda ya shiga dakin ya tarar tai bacci dan batamasan su mai martaba sun tafi ba da tai kukan rabuwa da simra..ahankali ya zauna gefe gado ya zuba mata ido tawani yi kyau takara jaaa da haske cikin yasa ta ciko sosai ya share zufan dake goshinta yakamo hanunta daya yarike ya zauna akasa kanshi akan gado saitin fuskanta tare da hanunshi cikin nata ya kura mata ido baisan sanda barci ya daukeshiba.. Mum ne tashigo kawo mata abinci kawai taga Amir na sharara bacci abunshi tai murmushi tace Allah kara muku soyayyan juna tajuya tafita ta maida kofa ahankali ta rufe… Aiman tafara tashi taga Amir na bacci ya zauna akasa kanshi a katafi ta kuramai ido bata taba tsayawa ta kalleshi da kyau ba saiyau sajenshi lub lub lebanshi pink batasan sanda takai hanunta kan lips dinshiba ta shafa ahankali kawai gani tayi yabude ido yana mata murmushi da sauri ta janye hanunta ahankali yace ki shafani ko ta ina am ur husband am urs matas ….ta mike tatafi bayi ta wanke baki tafito tahau kuka yace menene tace yunwa yakawo mata abinci…. Maman shakur [20/09 12:09 PM] aishat muh’d: 95DOLE KISONI Da yamma taji sauki sosai tace zata gidan besty mum tace jeki tambayi mijinki tatafi dakinshi tana kukkunai tasameshi afalo tace zani gidan besty yanda yaga tayi yasan mum ce takadota ya kalleta yace bazakiba baki da lafiya nan da nan tahau kuka wlh lifiyata kalau zanfaje mu shirya bikin ne yataso yazo kusa da ita ya shafa cikinta yace banaso ki wahalar min d ajiyata dake nan da sauri ta kalkeshi wani ajiya??yace au bakisan akwai small baby anan dana ajiyeba duk kunya takamata ta shige jikinshi ta chusa kanta a kirjinshi tace nidai baruwana da wani baby ka kaini gidan besty yace kinason zuwa gidan besty tace eh yace sai kinmin butterfly kiss ta kalleshi niban iyaba yace to bari na koya miki yahada bakinshi da nata yanata tsotsa dakyar ya barta har idonshi sunyi kanana tajuya tafita da gudu nidai inajiranka …saida ya chanza kaya yasa suit blue yay kyau tai tsaki aranta mutum bayida kayan arewa sia wayanan ya shiga mota itama tashiga yajasu tana nuna miashi hanya har gidansu dasuka kai yace ki turomin besty naki hakako akayi Amina tafito ta gaidashi cikin mutumshi ya amsa yace Amina dafatan zaki yafemin abunda namiki tace wlh yawuce sukayi fira kadan harta bashi katin gayyata ya dauko kudi dayawa yabata ta karba tai godiya yace kicemata karfe 8 zanzo mutafi tace to ta shige shikuma yatafi gidan abokinshi doc Muhammad… Maman shakur [20/09 12:24 PM] aishat muh’d: 96DOLE KISONI Tun safe yau tadameshi saida yakaita da wuri saboda yaune daurin aure kuma karfe 4 za’ayi party a zaria motel ..an daura aure lafiya… duk maganin da mum din Amina na gyara taba Amina sai taba Aiman dama kuma achan gida mum nabata wasu.. an mata dilka takara kyau tasha lalle tai kyau kaman amaryan Karfe 4 aka tafi fati shidama Amir bai cika son wajen hayaniyaba baimajeba yana gida… Inkunga yanda Aiman taci gayu tasha ashobi pink doguwan riga ya matseta tasa wani ubansu hill dama gwana ce wurin iya tafiya dasu aka daura mata tie gashi an mata makeup ko besty saida tace mata kinada aure gaskiya kisa hijab Aiman dan kinyi kyau dayawa ga maza awurin tace besty nidai ki kyaleni ba ruwanki hakako suka tafi.. Amir na gida kaman an mintsileshi ya shirya yasa kaya suit baki da glass dinshi gashin India nan sai kyalli yake yaja mota sai zaria motel yana shiga yaga Aiman dinshi kaya sun matseta tana rawa abokan ango namata liki wani irin bakin ciki yaji yakarasa wajen yagaisa da amarya da ango duk Aiman bata lura dashiba rawa yay dadi tana taka rawan god will yana gamawa yajuyo kanta hanunta yarike gam yafito da ita wajen yasata amota yaja dawani irin uban gudu ta tsorata ainun ganin yanda ranshi yake abace ga gudun dayakeyi kaman zai tashi sama gaban wani hadadden gida taga yafaka ya fito yaja hanunta yasa key ya bude gidan ya shiga da ita…. Maman shakur [20/09 10:23 PM] Aishat muh’d: [20/09 9:13 PM] aishat muh’d: 97DOLE KISONI ya shiga da ita ya mayar da kofan yarufe da makulli yawuce ciki yabarta a wurin batare da yace mata kalaba shiru shiru bai fitoba yabarta afalo tun tana tsaye har ta zuana ita tsoro takeji dataje tamishi magana gashi yanzu lokaci nata kurewa ta jinginar da kanta jikin kujera abunku da mai ciki tuni bacci yay awon gaba da ita dama yau batai barcin ranaba saboda biki… Cikin barci taji ana shafata da sauri ta bude ido taga Amir ne tace mehaka??ya daure fuska yace kalli kayan dasuke jikinki sun kamaki shine zakije kina rawa gaban katti ko bakisan kinada aure bane??tai shiru dan tasan da laifinta kuma inya fadama dad ta shiga uku dan yahanata fita batare da hijab ba ya daka mata tsawa bakiji nane jikinta yafara rawa kayakuri bazan karaba,jitayi ya dauketa chak yakaita bedroom ya ajiyeta akan gado yana kokarin cire singlet din jikinshi da sauri ta mike me haka??yay murmushi hakkina zan karba ai nai kokarin nan da nan tafaraa kuka wlh nidai karkamin komi Allah nafada ma baima bi takantaba yazage zip din doguwan rigan yacire mata ya tsugunna yacire mata hill din ya cire gwargwraon yarage daga ita sai undies sai kare kirjinta take tana kaban kayana ya jefata kan gadon ya hayo ya manna mata kiss yana wani irin shafata nan da nan yarude dan ji yayi fatanta laushi kaman na baturiya jikinta rawa yafara sosai ta tuna azaban datasha ranan farko tafara Amir dan Allah kayakuri wlh dazafi mutuwa zanyi tana kuka yanda yaga tarude yasa yace karki damu wanan karan bazaiyi zafiba daganan bai karabi ta kantaba yafara shan kirjinta yana wasu irin wasanni da ita saida yagama wasa da ita sanan ya shiga gidanshi…. Maman shakur [20/09 9:30 PM] aishat muh’d: 98DOLE KISONI Wani irin zafi taji tadinga ihu tana kuka tana tureshi amma baibi takantaba sai da ya wahalar da ita da gangan daya lura ta rainashi ta wahalu kam idanunta sun kumbura saboda kuka saida yajishi ya gamsu sanan ya sauka yaje yahada ruwan zafi dan yaga ko kwakkwaran motsi batayi sai uban ajiyan zuciya yadawo yadauketa yakaita bayi yamata wankan sai kuka take yadireta akan gado shikuma yakoma bayin yin wankanshi ai kafin yadawo ta maida kayanta,,yana fitowa yaganta kan gado jikinta bari yake yakarasa lpy baby??tace yunwa nakeji,Allah yasa yanada abinci wanda yasiyo dazu baiciba yaje kitchen ya dauko mata nan da nan tafaraci yay murmushi yawancin masu ciki haka jikinsu ke rawa insunajin yunwa saida taci taci sanan tadago fuska taga yanata kallonta yana murmushi tace ruwa da gudu tafita dauko mata harsai da yabata dariya yakawo mata tasha sanan ta dawo dai dai…yace tashi muyi mangariba ta mike da kyar yajasu jam’i sukai mangariba taki kallonshi ya matso kusa da ita yace sorry baby kinji??tai shiru ya mirgino da ita tafada kan kirjinshi tai lamo dan yanzu dadin kamshin turarenshi takeji yace i soo much luv u Aiman plz karki kara irin abunda kikayi yau inada kishi dayawa banason muna fada and inaso nafada miki jibi monday zamu koma India tafara kukan shagwaba nidai banason mu koma yakara matseta yace Baby ana nemana a clinic dinmune kibari inmukaje sai mukara dawowa inna samu lokaci kinji tace too ..tace Amir tashi mutafi gida yace daga yanzu am not Amir ki chanza min suna ya mike yafara chanza kaya ta kulle idonta yay murmushi kawai… Maman shakur [20/09 9:49 PM] aishat muh’d: 99DOLE KISONI yagama sa kayan tashi mutafi ta mike da kyar take tafiya duk tabashi tausayi yace sorry matas ta murguda baki aiko yazo zai mata kiss ta tsugunna yakuri yay dariya yace inkaka ban haushi anan zamu kwana kuma sai na karayi ta kwalalo ido yakuri to dan Allah muje gida ni yaja hanunta suka shiga mota suka tafi,suna ciki mota ahankali tace doc Amir wanan gidanfa??yace nawane siya nayi ranan dana kaiki gidan besty nawuce wajen abokina yakaini na siya…nasiya ne saboda duk randa nake bukatan hakkina nakaiki chan ta tabe baki bata kara cewa komiba … Tare suka shiga falo suka gaida mum da dad tawuce dakinta dan Amir yasa ta gaji dayawa tahau baccin wahala … Da safe tashirya Amir yakaita tama besty sallama sunsha kukan rabuwa koda tashiga mota kuka take sosai Amir yace dan Allah kidena kukan nan zaisa miki ciwon kai and it will affect d baby in ur belly batace mishi komiba tacigaba da kukan yace wlh ko kiyi shiru ko nakaiki gidan damukaje jiya nanda nan tai shiru…koda suka kai gida mum ce tahada mata kayanta takiyin komi sai kuka wai ita tafison nigeria saida mum ta mata fada sanan tai shiru takoma daki tai baccin dole…. Washe gari da sassafe suka dau jirgi sai India Aiman tai kuka kaman ta mutu Amir nata aikin lallashi takiji…..karfe 8 nadare suka isa India direct gidansu suka wuce, ,,tana shiga ko wanka batayiba tafara neman abinci saida taci takoshi Amir nata dariya amma aciki dan bayason tafara kukan ..datagamaci ta shiga dakinta tai wanka salla tazo tasa key ta kulle kofan bata cire key dinba saboda batason ya shigo dakin tai baccin ta… Maman shakur [20/09 10:02 PM] aishat muh’d: 100DOLE KISONI Yagama komi abunda yakeyi yazo dakinta yaga akule yayi ta bude taki haka yakoma daki da kyar yay barci….da safe da wurwuri yatafi clinic baya dawowa sai dare inya dawo ta kulle daki… Ayaune ya shirya zai kawar da duk wani kiyayya da rashin jituwan dake tsakaninshi da Aiman karfe 12 na rana yadawo lokacin Aiman na falo tana kallo tai mamaki da ta ganshi ta tashi zata gudu yakamota yaja hanunta suka shiga dakinta yace ki shirya zamu fita takoci gayu cikin wasu kaya jaa tai kyau sosai shima yafito cikin tashi shigar riga jaa da wando baki yay kyau suka shiga mota taga sunyi parking a gaban sabashan garden yace Mata i have a surprise 4 u yadauko wani hanki ya kulle mata ido yaja hanunta saida yakaita wani wuri ya bude mata ido wasu flowers tagani red anyi decorating dinsu ansa 4give me Aiman sunyi kyau.. Amir ne yazo gabanta yay kneeling yace Aiman i know I’ve made a lot of mistake nasace ki nace DOLE KISONI Aiman abu dayane nakasa ganewa shine ba’a taba so DOLE plz Aiamn kiyafemin kiyaha kuri kisoni muzauna lpy muhaifi baby dinmu mununa mishi gata da soyayya hawaye ya sauko daga idonshi yace Aiman inasonki bazan iya rayuwa bakeba plz put d past behind us less forget everything and face our future Aiman kiyafemin plz Ahankali itama Aiman tai kneeling hawaye a fuskanta tace Maman shakur [20/09 10:22 PM] aishat muh’d: 101DOLE KISONI Tace Amir baka tabamin laifiba hasalima niya kamata naroke ka gafara rashin mutuncin danama agaban students, tace Amir yau zanfadama sirrin zuciyata Amir i luv u soo much i luv u with all of my heart duk abunda kaga nakema saboda banason kagane ina sonkane cos is lyk u have win d war tunda kace DOLE NASOKA and finally nasoka din… Amir ina rokan gafaranka kayafemin abunda namaka abaya ahankali yace shii baby bakimin komiba ya share mata hawaye yarumgumeta tsam tsam itama haka tana mai farin cikin da godiya ga Allah daya bata miji mai sonta matsan daya mata yay yawa tace my luv u are hurting me yasaketa yana murmushi yace Aiman nagode dakika soni tace mishi shiii un expected yaji ta manna mai kiss abaki ai kaman jira yake yakama baki suka tsotsi juna da kyau itane tace tashi mutafi gida suka tashi yakama hanunta suka tafi yakaita shopping sunyi sosai sanan suka wuce gida ranan anyi soyayya nadinga jan besty na humairat karta shiga dakin tace maman shakur sainaga kwakwafa tatafi amma tana xuwa taji sunsa key Aiman tana iyakan kokarinta na jure Amir dan mabukacine sosai akwai lafiyan son gurasa sai uban sunbatu….suna rayuwan kula da juna suna tattalin junansu Aiman na girmama mijinta tareda mishi biyayya tana kautatama iyayenshi da kanwarshi simra kowa nasonta… Bayan wata tara Allah ya sauketa Lpy ta haifi yan biyu abunta maza kaywawa masu kama da Amir ….ranan suna ankace kudi anyi shagali anyi bushasha yara sukaci suna hassan da husaini …itama Amina Allah ya sauketa lafiya ta haifi mace tabata sunan kawarta Aiman…Aiman takoma makaranta abunta…wata rana da daddare Aiman tagama yankema Amir kumba ya kalleta yace hakika nai kuskure danace DOLE KISONI ta kalleshi tace but u finally succeed saboda yanzu INA SONKA sama dakomi ya manna mata kiss yace Allah miki albarka matata tace Amin mijina… TAMMAT BIHAMDILLAH Anan na kawo karshen littafina mai suna DOLE KISONI sai kun jini a littafi nagama mai suna RAYUWAR HUMAIRAT ((Slm fans maman shakur luv u all )). Share this: Twitter Facebook Google