[23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story & Family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wattpad UmmuSubaya Ina mai bawa SOYAYYA CE fans hakurin rashin ci gaba da banyiba a dalilai na tsaro Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣1⃣ "MA'U MA'U MA'U pls xo kiban littafina ai bani na hanaki yin assignment dinba, kuma ai kinsan ina baki ki copy idan har ba'a mana gargadin kada a kawo iri dayaba" Wata yarinya ce da baxata wuce shekara 15 ba takebin wadda ta kira da MA'U itama baxata wuce 15 years dinba, tanata mata magiya Amma ko a jikin Ma'u sai tafiarta take kamar ba da ita akeyiba hadda guntun dariarta Palon Amminta ta nufa kai tsaye anan ta taradda Anty Jidda tana bawa diyarta Amal nono, tunda taga Ma'u ta shigo da sauri tasan akwai magana " wa kuma kika tabo Anty Masifa" bata gama rufe bakinta ba Sukrah ta shigo kamar xatayi kuka Murmushi Anty Jidda tayi tace "Nasan xa'a Rina ai, Shukrah me tayi miki?" Hawayena suka fara ambaliya a fuskar Shukrah "Assignment nawa ta kwace wai xata kwafe kuma.tacewa Uncle namu nice na kwafe nata baicin kuma yace bayason copy copy" Kallon bbu wasa Anty Jidda tama Ma'u wadda take tsaye ta kama kumkuminta kamar wata babbar mata " maxa bata littafinta" Bani Ma'u ta tura tace " wlh baxan bataba don ban yiba kuma ban iyaba, da a dake ni daya gwara an dakemu mu biyu" " xaki bata ko sai na tashi na babbalaki a wajen" Ganin sarai Anty Jidda xata aikata abunda tace don tasan ba'a kawo mata wargi yasa ta fara kwadawa Amminta kira Ai kuwa bbu bata lokaci sai ga Ammi ta bayyano " keda wayene? Sam ba'a barin kuruwarki ya huta sai an dinga daga miki hankali" Ssai Anty Jidda ta bata rai tasan sarai yanxu Ammi xata goyi bayan Ma'u "Wlh Ammi kekike goyawa Ma'u baya take duk fitsarar dake, har ta isa na bata umarnin tace baxatayi ba, wlh kada kiga idon Ammi idan bakiyi maxa ki bata littafinta ba bbu Uban da xai hanani farfasa miki jiki da duka" " uwar ubankine xata hanaki fasa mata jiki da duka kinji ko nace ni nan Asma'u uwar Ahmad ubanki ni xan hanaki fasa mata jiki da duka, littafi kuma baxata bayarba, ke kuma munafuka kinyi fuska kamar wata munina kina jira a amsa miki littafinki to baxata bayarba maxa bacemin daga part Da gudu Shukrah ta fice tana kuka mai ban tausayi don ta tabbatar littafinta ya tafi kenan forever A balcony Shukrah taci karo da Zahra, har xata wuceta Zahra ta kamo ta " keda waye? Waya dakeki" Cikin kuka Shukrah ta mayarwa Zahra abunda ya faru, ssai ran Zahra ya baci kama Shukrah tayi suka koma Palon Ammi Nan ma sun sami Jidda nata mitan abunda Ammi tayi Saura kiris fitsari ya kufce a marar Ma'u ganin Zahra Dodonta, bbu shiri ta koma bayan Ammi Ita kanta Ammi tasha jinin jikinta ganin Zahra don tasan bbu abunda xai hanata karbar littafin " to algumguma kinje kin dauko Anty fitsara taxo karba miki, to bari kiji ko uban Zahra'un kika kawo baxa'a bada littafinba" Inji Ammi tana kara kare Ma'u dake bayanta Ganin.tsayawa magana ma bata lokaci ne yasa Zahra nufo bayan Ammi gadan gadan don amsar littafin Cikin karfin hali Ma'u tayi hanxari ta raba littafin gida uku ta xubar a kasa ta juya ta nufi bedroom na Ammi kamar walkiya ta shige ta rufe kofar hadda sa ki don sam bata gigin barin kofar Ammi baki saboda rana irin wannan Marayan kuka Shukrah ta saka ta fice tabar falon gwanin ban tausayi Takaicine yasa Jidda sabar diyarta a kafada itama ta fice Zahra kam tsayawa tayi kamar mutum mutumi don tsabar bakin ciki, dakyar itama ta ja kafarta ta fice daga falon xuciarta na tafasa Ita kanta Ammi jikinta yayi sanyi kujera ta samu ta xauna tana kuma godia ga Allah dayasa hakan ya faru BATURE baya gari da yau na lahira sai yafi Ma'u jin dadi "Assalamu Alaikum" Kamar daga sama Ammi taji Muryan BATURE ya rangada Sallama A firgice ta juyo tana kallon bakin.kofar falon don.tabbatarda abunda kunnenta ya ji Ba karamin raxana tayiba dataga BATURE tsaye a bakin kofar falon yana jiran amsa sallamarta Adan kidime ta amsa tace " jabbama Gorko amm" Cikin takunsa na katsaita ya shigo cikin falon yana karantar yanayinta, daria ma ta basa don sarai yasan meya wakana A bakin kofa sukaci karo da Zahra ta sanardashi abinda ya wakana Amma ya batsar kamar baisan komai ba, xama yayi kusa da ita " saukar yaushe BATURE" Wayarshi ya fito dashi daga aljihun gabar rigarsa ya hau latsawa kan yace " saukar safe, bandai shigo cikin gida bane ina can company tareda Balarabe" Murmushi Ammi tayi tace" wato kace nina fara tokali dakai a gidan nan kenan" Ssai ta kara bashi daria wai a nata xata buga cikinsa kenan Kamar baxai amsaba yace " eh dake na fara haduwa" Dadi ssai Ammi taji tana ganin yau Ma'unta ta kubuta daga ukubar BATURE sai kuma gobe wani lamarin ya bullo Gyara xamanta tayi tace" in kawo maka furane" Murmushi yayi a xuciarshi yace " kin kama kanki da kanki " A xahiri kuma yace " yanxu kam bana jin yunwa amma kan na kwanta xanso nasha" Mikewa yayi ya gyara wuyar rigarsa " xan.shiga cikin gida na gaida su Umma, Ma'u ta dau furar ta kaimin part na tasa a fridge" Bai jira cewar Ammi ba yasa kai ya fice yana murmushin mugunta Sanin tsananin wayon Ma'u ne yasashi wucewa part din Ummi duk da bai jima da barin part dinba Koda Ammi ta fadawa Ma'u sakon BATURE kuka tasa " wlh Ammi an fada mishine shi yasa yace na kai mishi Allah bani kaiwa" Rarrashinta Ammi ta shigayi " bbu wadda ya fadamishi ai da an fada mishi xuwa xaiyi ya balla kofar ya dakaki yau ya fara balla kofarne" Baki Ma'u ta tura don ita har yanxu bata amince da BATURE bai san da abunda ya faru ba " to ki kai masa da kanki mana ai baxai gane ke kika kaiba tunda baya dakin" Da mamaki Ammi take kallon Ma'u tace "Kinci ubanki ja'ira wato fitsarar taki takai a aikeki ki aikeni" Kara tura baki Ma'u tayi tace "To to basai ki bawa matarsa takai masaba" Mikewa Ammi tayi tace " kinga rabani fa bala'in BATURE ki mike ki dau furar nan ki kai masa, ko idan ya shigo ya Tara miki jini da majina bbu ruwana" Bbu yadda Ma'u ta iya taje ta dau furan tana mita "Shi Ya BATURE kam ubankune da yakeyin duk abunda yaso bbu mai taka mishi birki kodon yaci sunan kakanmune? Ai cin suna ba cin girman mai sunan bane, gani nida naci sunan Ammi amma Sam bbu mai daga min kafa komai nayi sai an takamin burki" Murmushi tayi " koda shike nima ina kwatar yancina don bbu mai cemin kule bance ass ba" Kamar yadda BATURE ya hasaso haka kuwa ya faru sanda Ma'u tabi part nasu Ummi ta leka don tabbatar da BATURE na wajen Ai kuwa ddi taji data ganshi tare da Zahrarsa suna soyewa a falon Ummi, kwafa tayi ta wuce part dinsa tana cewa " mutane sai karuwanci ido da ido ko kunyar manya ma basaji, ji inda ta kwanta a jikinsa kamar suna palonsu, suyi su koma inda suka fito ma na sheke ayata bbu kasalanda" Janye Zahra yayi daga jikinshi ya manna mata peck a check dinta yace " Habibty bari inje kada ka kufce min kin santa kamar walkiya take" Daria Zahra tasa tace" Ok Baby idan kungama dramar Ku ta tom and jerryn sai na kirani don baxan iya tsayawa Ku cikamin ciki da daria ba na kasa nuna maka yadda nayi missing dinka" Hararar wasa ya watsa mata " ji kamar xatayi wani abun kirki, yau dai ki shirya 7 hours service na jiranki" Murmushi kawai tayi shi kuma ya fice son matarsa na kara shiga jikinsa Cikin hanxari Ma'u ta shiga falon BATURE ta bude fridge taxa Furan data kawo ta juya da Saudi xata fita kawai sai taga kofa a karkabe A raxane ta fara kewaye falon da kallon, karaf idonta ya sauka akan BATURE yana xaune kan kujera yana latsa wayarsa fuskarsa bbu alamun wasa balle tausayi ya jade cif kamar hadari Batayi mamakiba dajin dumin fitsari yana bin cinyarta don ban yau aka fara ba Jin abu na diga ne yasa BATURE dago Blue eyes dinsa ya xuba akan tiles yana ganin yadda fitsarin Ma'u ki diga kamar wata diyar goye Tirkashi................. Your Votes Comment Are needed Ummu Subay'a♥ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣2⃣ " xo ki xauna anan ki fadamin laifinki da bakinki" Bature ne yayi maganar cike da umarni Jikin Ma'u har rawa yake ta tako a hankali hawaye sai ambaliya yake a fuskarta, ga kuka nacinta amma bbu hali ta fitar don muddin muryarta ya bayyana na lahira sai yafita jin dadi Xama tayi a gabanshi cikin rawar murya ta fara koro bayani "Chemistry assignment book na Shukrah na dauka, da Anty Zahra tare da Anty Jidda suka matsa na bata sai na yaga littafin" Murmushin mugunta yayi " bari mu fara da favorite dinki Oyo mike kimin frog jump" Hawayen Ma'u ne ya kara yawa wajen kwaranyowa, daga gani kasan batason frog jump din amma bbu yadda ta iya ta hau xagaye dakin kamar yadda ta saba, tana kuka mara sauti tana sauke ma Bature Allah ya isa kwando kwando Mikewa Bature yayi ya nufi bedroom dinshi don kimtsawa kota kanta ma baibi ba Bbu wani sassauci da barin falon Bature ya kawo mata don tasan akwai security camera a falon Hawaye, Majina da gumin axaba su suka wankewa Ma'u jiki sai haki take kamar ranta xai fita, tasha wahala iya wahala 1hour later Bature ya fito cikin shigar jallabiya daga gani shiga yayi ya kintsa kansa sai xabga kamshi yake kamar sabon Ango Daya daga cushion dake falon ya xauna, ya dau wayarsa ya turawa Zahrarsa short text " Baby turomin Shukrah" Knocking da'ake a bakin.kofar falon ne yasa Bature mikewa yaje ya bude kofar Da sallama Shukrah ta shigo ta xauna akan center carpet dake sakiyar falon tana duban Ma'u wadda anan wannan lokacin mala'ikar mutuwa kawai take jira yaxo ya dau ranta don tsabagen jikatar datayi Bature daya dawo ya xauna a inda ya tashi " jeki daukomin dorina a bedroom" Ya umarci Shukrah bbu musu Shukrah ta mike ta nufi bedroom dinshi Da rarrafe Ma'u ta iso gaban Bature ta fara rokonsa " don girman Allah Ya Bature kayi hakuri wlh baxan sakeba, na tuba ka yafemin Allah baxan kumaba" Shureta yayi da kafa ya watsa mata mugun harara Bata damu da buguwar da tayi da center table ta kuma dawowa ta rike kafarsa tasa kuka mai ban tausayi Cikin muryanta daya dishashe ta kuma yi masa magiya Amma koya kulata ci gaba da latsa wayarsa yayi A ladabce Shukrah ta mika masa dorinar data dauko Bbu xato bbu sammani Ma'u taji saukar dorina a bayanta Wani raxanennen ihu ta sake don tsananin axaba Bbu tausayi balle imani Bature ya shiga dukar Ma'u kamar aikosa akayi Tun tana iya ihu har ihun ya gagareta, Shukrah dake gefe toshe kunnenta tayi tana xubda hawayen tausayi Sanda Bature ya daki Ma'u son ransa kan ya kyaleta ya mikawa Shukrah dorinar " ki mata bulala goma" A raxane Shukrah ta dubi Ma'u dake kwance kamar gawa tana fidda numfashi.sama sama Kai Shukrah ta fara girgixawa tace" don Allah Ya Bature kayi hakuri wlh baxan iya ba" " ke! Ni joke mate dinkine daxan saki abu kece baxakiyiba oya do as I said" Shukrah sarkin tsoro jiki na rawa ta amshi dorinar ta daga a hankali ta xane Ma'u Warce dorinar Bature yayi a hannun Shukrah ya watsa mata Ihu ta sa tana tsotsa wajen tana kuka Mika mata dorinar yayi da mugun kallo Bbu yadda Shukrah tayi illah watsawa Ma'u dorinar kamar yadda Bature ya mata tanayi tana kuka " kan na bude idona banason ganin ko inuwarku" Bature ya fada a tsawace bayan Shukrah ta gama xane Ma'u Da taimakon Shukrah Ma'u ta mike suka fice Ma'u kuka Shukrah kuka Da sallama Jidda ta shiga falon Alhaji Ahmad Bature (Abba), tare ta sameshi da kaninsa Alhaji Mahmud Bature (Abbu) suna tattaunawa Da murmushi suka amsa sallamarta, a kasa ta xauna ta kwashi gaisuwa Shiru falon yayi nadan lokaci kan Abbu yace " ince dai lfy Hauwa" Cikin natsuwa Jidda ta fara koro bayani "Daman wata shawarace naxo da ita" Sai kuma tayi shiru saboda batasan yadda xasu dau maganarta ba Abba ne ya katse shirun nata " muna jinki Jidda " Gyara xama tayi " daman akan Ma'u, mexai hana idan Ya Bature xasu koma su dauketa taje can ta xauna a wajensu ko xata samu cikekken natsuwa da kuma tarbiya, am sorry to say a gaskia xamanta a wajen Ammi bbu wani alfanu sai kara ruguxa mata tarbiya datake, Ya Bature da Zahra ne kadai take shakka a gidan nan kuma tunda suka bar gidan ta barjin maganar kowa ta bar shakkan kowa kuma duk sanadin daurin gindi data samu gun Ammine, ina roko don Allah a duba maganata a kira family meeting don a tattauna akai" Kai Abbu ya jinjina yace "Tabbas Jidda maganarki dutse kuma yadda kike bukata haka xa'ayi" Murmushin manya Abba yayi yace" Wani hanxari ba guduba ya xamuyi da Ammi don kunsan baxata taba yadda a tafi da Ma'unta ba" "Tun kan naxo nan nasan yadda xa'ayi da ita Abba, upper week su Ma'u xasu fara exam xan jira har su gama sai na tafi da ita a xummar xatamin Hutu, kunsan Ma'u da son yawo xata amince inyaso daga Kadunar sai na wuce da ita Abuja na danka musu ita, ita kuwa Ammi sai dai taji a slow nasan tana shakka Ya Bature baxata je ta dauko ta ba" Harara Abba ya hurgawa Jidda yace "Tsabagen kin rainamin uwa har xama kikayi ka tsaro yadda xa'ayi da ita " Daria Jidda tasa ta mike tana cewa "Abba Ammin ne sai da haka" Abbu yace "Sai.ki sanarwa yan uwanki, mukuma xamu sanarwa iyayenku game da meeting din sa'annan ki tabbatar Ammin Ma'u bataji ba" Duk daria suka saka Jidda ta fice farin ciki fal ranta Duk halin tsananin da Ma'u ke ciki bai hanata balbale Shukrah da masifa ba lokacinda taga shukrah tayi hanya part din Ammi da ita " Uban me xanyi a wajen Ammi baicin yau da ita aka hada baki MUGU ya dakeni, ni ki kaini part din Mami" Babu musu Shukrah tayi hanyar part din Mami da Ma'u Mami na xaune tana kallon Sunnah TV sai ga Ma'u da Shukrah kamar daga sama, tunda ta kalli yanayinsu tasan inda xancen yake " yau kuma meya hada tom and jerryn aka kawomin jinya" Mami tayi tambayar tana kallon Shukrah "Nima ban saniba" Shukrah ta fada tana gudun bala'in Ma'u A jikin Mami Ma'u ta xube tana kuka mai tsuma rai Fita Shukrah tayi daga dakin tana tuna arangamar daxa'a sha kan Ma'u.ta fara mata magana don tasan gaba mai tsanani Ma'u xata shigayi da ita " Mamana Sam bakyajin magana, kin tsan halin Bature Sam baya miki ta wasa idan kikayi laifi ai sai ki dinga kiyayewa, yanxu dubi irin lahanin daya miki kamar wadda aka turawa dan ta'adda ya hukunta" Cewar Mami tana dudduba yadda farar fatar Ma'u tayi ja dakuma layi layin duka "Ai wannan tafi Dan ta'adda ma Mami, yanxu idan kin bincika mugun abu tayo aka hadata da Ya Baturen" Cewar Batool tana dake xaune kan dinning tana dinner Mugun Harara Ma'u ta aika mata tace " abunda kukeso kenan yayita dukata kamar jaka, to wlh baxan natsuba sai abunda ya karu, nasan kowa yanxu ya tsaneni a gidan nan Mamita ce kawai take sona" Baki Mami ta kama tace" Yau kuma ni Balkisu kesonki Mamata, ina Ammi kuma" Baki Ma'u ta tabe tace" mun bata da ita don ta ita aka hada baki akamin TARKO" Daria Batool tasa hadda shewa tace "Yau kuma Ma'un Ammin ta bata da Ammin" Kira Mami ta kwadawa yar aikinta Lami, ta umarceta ta kawo mata ruwan dumi a cikin roba Daga Ma'u Mami tayi ta shigarda ita bedroom Batool kuma sai tsokanarta take don ta samu dama idan da da kafarta baxata samu irin wannan damar ba Ruwan dumi Mami ta hadawa Ma'u ta kaita toilet tayi wanka Ruwan duminda Lami ta kawo Mami ta daddanewa Ma'u jikinta tana mitan irin Muguntar da Bature ke mata Sanda Mami ta tabbatar Ma'u tadan ware taja mata blanket nan da nan kuma baccin wahala ya dauki Ma'u Idan da sabo Mami ta saba da jinyar nan don duk randa Bature ya samu xarafin dukan Ma'u wajen Ammi to tabbas ita take jinyar Shiga toilet din Mami tayi ta kintsa kanta tajawa Ma'u kofa ta wuce turakar mijinta Daria Zahra tasa lokacinda ta shigo falon Bature taga sai feshe falon yake da Room freshner, rumgumeshi tayi ta bayanshi tace " hala ta aikata maka abunda ta saba" Takaitacen Murmushi Bature yayi ya dawo da ita gabanshi yayi hugging nata dakyau yace " ni lamarin Ma'u har ya fara bani tsoro gata da shegen tsoro ga taurin kai, baki ga yadda ya hada mata jini da majina ba kamar baxatayi rai ba amma nasan bbu abunda xai hana gobe ta sake aikata fiye da hakan" Yana gama maganar ya dauketa kamar yat tsana ya wuce da ita bedroom dinsa A kan bed ya mata masauki ya fara kissing dinta ta ko'ina Dakatar dashi tayi tace " kada na mantar dani Sweety, gobe insha Allah akwai morning meeting" Tsaki Bature yaja yace " bai wuce maganar dukan Ma'u bane, Ammi ko Mami suka hada meeting" Hannunta Zahra ta sakala a wuyarsa tace " bana tunanin haka don Jidda tacemin kada Ammi ta sani don xata dagula waje" Baki kawai Bature ya tabe yaci gaba da nemawa kansa natsuwa For live update follow me at Wattpad Ummusubaya Ur Votes Comments Are needed [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣3⃣ Tushen Labarin Gidan Bature Dr Lingard haifeffen London ne, Blue eyes dinshi shi xai tabbatar maka cikekken Baturene gaba da baya Yaxo Nigeria ne cikin volunteers Doctors da ake dibowa daga England xuwa Nigeria a Congola aka turashi Bbu xato bbu sammani ya fada soyayya da Asma'u diyar Sarkin Yola Ba'a samu wani tangarda ko tashin hankali ba Mai martaba Sarkin Yola ya aurawa Dr Lingard aure da Asma'u bayan ya karbi Kalmar shahada Saboda Mai Martaba ya yaba da kyawawan halayensa Ta bangaren iyayen Lingard da labari yaje musu nan take suka sallamashi duk da shi kadai suka Haifa Cikin shekara 10 Allah ya albarkaci Dr Lingard (wadda 'yan uwan Asma'u da jama'a suka lakaba masa Dr BATURE) da Asma'u da yara uku Ahmad Mahmud Muhammad Bayan Dr Bature yayi retire daga aiki sai ya shiga cikin business gadan gadan inada ya mallaki company da dama kuma ta ko'ina kudade nashigowa Ba'a jimaba sunanshi yayi shura a Nigeria Kaduna yaje ya buga tamfatsetsen estate na alfarma xubin gidan turawa wadda a bakin gate akasa BATURE ESTATE tattara iyalansa yayi suka koma Kaduna da xama Dukkan yaran kammanin Asma'u (Ammi) suka dauka xubin Fulanin asali ko farar fatarshi fat basu daukaba amma kam fararene farin Nigeria Rana daya Ahmad da Mahmoud sukai aure kasantuwar sun tashi kansu daya Ahmad ya auri Fateema diyar kawunshi wan Ammi Mahmud kuwa Hauwa ya aura diyar Governor Kaduna na lokaci Fateema macece mai kirki bbu ruwanta, tanada sanyin hali tanada fara'a dason mutane, yadda take kal haka xuciarta ma kal Hauwa itama bbu yabo bbu fallasa tanada son mutane ga kirki masalarta dayane son abun dunia da kuma son ace ita wacece ta xama ko'ina anaji da ita ssai Ranar farin ciki da bakin ciki Fateema ta haihu lfy ta haifo santalelen danta mai kama da Dr BATURE kamar an saga kara an karya, ya dau daga Blue eyes dinshi hadda farar fatarsa A daren ranar ne kuma Allah ya amshi ran Dr BATURE Ranar bakwai aka sawa yaron Muhammad don shine favorite sunanda Dr BATURE keso nan take aka fara kiransa da BATURE Bayan sati biyu itama Hauwa ta haifo da namiki, ranar suna aka sa masa Ahmad ana kiransa da Balarabe Duk da jimamin mutuwa bai hana Hauwa da danginta shirya gagarumar bikin suna ba Bayan shekara 12 Fateema (Mami) nada yara hudu Muhammad (Bature) Hisham Hauwa (Jidda) Batool Hauwa (Ummi) itama tanada yara hudu Ahmad (Balarabe) Abdullah Fateema (Zahra) Shukrah Muhammad autan Ammi kuma shalelen Ammi ma yayi aure, ya auri kanwar Mami Asma'u kuma takwarar Ammi Ga dan lele ga takwara sai Ammi ta dau son dunia ta dora musu komai Asma'u da Muhammad, hakan ba karamin haushi ke bawa Ummi ba hadda cewa wai tana daddaga mata kai Wata Ranar Bakin cikin Labari mara dadine yaxowa Gidan Bature na rasuwar Muhammad sakamakon accident dayayi a hanyarsa ta dawowa daga Abuja yaje meeting Tsayawa fadan tashin sense dasuka shiga bata lokaci musamman ma Ammi saura kiris ta xauce A lokacin Asma'u nada ciki Wata 9 dole ma ka xubda kwalla idan ka ga yadda ta dawo Kwana hudu da rasuwar Muhammad, Asma'u ta haihu ta, ta haifi santaleliyar diyarta mai kama da Ammi sak, kyaun Ammi duk ta kwashe A rana ta biyar da haihuwar, Asma'u ta rasu bayan ciwon ciki mai tsanani Tun a ranar Ammi.tasawa yarinyar suna Asma'u kuma take kiranta da Ma'u Bbu yadda ba'ayi Ammi ta bawa Ummi Ma'u ta shayar da itaba kasantuwar bata jima da haihuwar Shukrah ba, amma Sam Ammi taki haka ta dau Ma'u take bata madara, kuma bbu wadda ya isa ya dauki Ma'u kana daukarta xata amsheta Bature da Balarabe tare suka tashi kamar mahaifansu idan gansu kamar tagwaye sai banbanci hali kalar data da yanayi Bature mutum ne da bayason wasa sam komanshi a manyance yakeson yinshi gashi mugun karshen xamanine baya murmushi sai ta baci ga miskilanci da wuya kajishi yana hira halanshi a murde yake ssai shiyasa sam baya shira da Mami sunfi dasawa da Ummi don haka tafison yaro one in town Balarabe ko so simple yanason wasa ga surutu yanada saukin hali yaran Gidan kowa Ya Balarabe shiko yafi dasawa da Mami Muddi akacewa yaran Gidan Bature ga Ya Bature duk wani ta'asan da suke xasu daina tunba Ma'u data xama customer ba ko batayi komai ba yana kallonshi jikinta xai fara rawa Ba karamin ddi sukajiba lokacinda su Bature xasu fita abroad karatu Tafiarsu ce tasa Ma'u kara taurarewa da kuma bijirewa mai dan taka mata birkin Xahra ce tunda tanada xafin rai, takan iya xuwa har gaban Ammi ta bubbugeta Bayansu Bature sun dawo daga Abroad ne yasa kafar wando daya da Ma'u duk ranar dunia sai sun sha dramar duk wadda tama laifi can yake kai kararta, shiko Bature ya mata hunkuci na fitan rai Amma duk baxai hanata gobe ta kara wani laifin ba, sai suka xama kaman Tom and jerry alkhairi baya hadasu Bature ya samu aikin soja inda ya fara aiki a nan Kaduna Shi kuma Balarabe Companynsu yake aiki daga baya kuma ya koma companynsu na Lagos Soyayya Balarabe ya fara da Jidda har kowa ya sani, manya suka xauna aka tattauna inda Ummi ta kawo xancen Bature da Zahra wadda Sam bbu so a tsakaninsu Nsuyin Ummi Bature yaji ya amince da auren Zahra Biki akayi naxo a gani a fada don Ummi ce ta tsara komai ita da 'yan uwanta iyayen son a shina Auren bai jimaba akama Bature transfer xuwa Abuja Bayan shekara daya da watanni da auren Jidda ta haihu ta sami diya mace aka sa mata sunan Ummi ana kiranta da Amal Yanxu ta dawo goyon gida Balarabe ma ya dawo sai ta gama su koma Shiko Bature yaxo wani aiki Zaria ne yasa Zahra biyosa ta wuce Kaduna Cigaban Labari Washegari duk manyan Gidan Bature sun hallara a palon Abba, Bature na kawai baya nan kuma shi ake jira Da sallama ya shigo kowa ya amsa masa banda Mami data bishi da harara Gaisuwa ya kwasa ya samu waje kusa da Balarabe ya xauna Kasa-kasa cikin xolaya Balarabe yace " da banga Zahra ba anan da sai nace network ne ya rikeka" Harara Bature ya watsa masa yace " ce maka akayi ni kaine Angon karni" Har Balarabe ya bude baki xaiyi raddi sallamar da Abba yayine ya hanasa Cikin natsuwa Abba ya bayyana masu shawarar da Jidda ta kawo Abba na iddawa Mami tayi sauri tace " kinci gidanku Jidda wannan wani irin banxan shawarace, sai yau na gane bakida digon tausayi, anan dake Muke ganin yadda Bature ke lahanta Ma'u kamar wata 'yar ta'adda Sam baya raga mata, don so kike yaje ya kasheta sai kice a bashi ita yaje ya karasata koh, to nikam ban yarda da gurguwar shawarar nan ba, dama dama da kune yawwa" Ummi datayi na'am da shawarar Jidda tace " tab ai Ma'u tafi karfinsu, daidainta su Baturene, kawai suje can ya dinga sauke mata allurar sojoji ko xata natsu" " wlh gaskiar Ummi ce Ma'u tafi karfinmu sai su Ya Bature" Cewar Jidda tana marairaice fuska Kara hasala Mami tayi " to bbu inda xata uwar son a shina, Balarabe kai tattari matarka Ku koma ta barmu inda ta samemu" Mami ta karashe maganar tana duban Balarabe Murya Abbu ya gyara yace " Nidai banason fada akan rashin gaskia in-law, duk nan bbu wadda yaki shawarar nan sai ke, hakuri kawai xakiyi Bature ya tafi da Ma'u don sama mata ingancecciyar rayuwa" Ganin kowa ya amince da tafia da Ma'un yasa Mami ba don tasoba ta sallama Zahra ce ta rufe taro da addu'a Mami ta riga kowa tashi ta fice tana mitar an hade mata kai Batool da Shukrah tareda da driver ke tsaye a parking space Sunata mishi magiya ya kaisu makaranta xasuyi Latin don Ma'u tace baxataje ba kafarta na ciwo " don Allah Ku taimaka kuje ku jawota sai mu tafi, ranar ai a idonku oga Bature yamin gargadin duk ranarda na kaiku makaranta ba tareda Ma'u ba to na sallami kaina da kaina" Cewar Isa drive yana kokarin xama kan mota Kamar Shukrah xatayi kuka tace" don Allah ka taimaka mana, ai baxai San bataje ba tunda yanxu xai koma Zaria ma" Kai idi ya girgixa yace "Ina sam baxai yiyu ba wannan kasada ne, idan kuma bai komaba fah? Kinga tawa ta kare" Xama Batool tayi kan resting chairs wajen ta tabe baki tace " shikenan sai mu dawwama anan amma bbu inda xani wai kiran wata Ma'u " Kuka Shukrah tasa ya nufi cikin.gida Karaf ta hadu da Bature tareda Balarabe a hanya Saura kiris tayi fitsari ganinsu a gabanta duk da batada laifi tasan sai ta sami rabonta gun Bature Aikuwa wani mahaukacin tsawa ya daka mata, sanda Balarabe ya toshe kunnenshi " Uban me kike a wannan lokacin baki tafi school ba Shukrah uwar tsoro take jikinta ya dau rawa cikin rawar baki tace "Ma....Ma.....Ma....." Sam tsoro ya hanata karasawa Balarabe ya janyota jikinshi yace " cool ur heart, ki fada masa meya faru ko yanxu ya tattaka ki" Harara Bature ya jr🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣3⃣ Tushen Labarin Gidan Bature Dr Lingard haifeffen London ne, Blue eyes dinshi shi xai tabbatar maka cikekken Baturene gaba da baya Yaxo Nigeria ne cikin volunteers Doctors da ake dibowa daga England xuwa Nigeria a Congola aka turashi Bbu xato bbu sammani ya fada soyayya da Asma'u diyar Sarkin Yola Ba'a samu wani tangarda ko tashin hankali ba Mai martaba Sarkin Yola ya aurawa Dr Lingard aure da Asma'u bayan ya karbi Kalmar shahada Saboda Mai Martaba ya yaba da kyawawan halayensa Ta bangaren iyayen Lingard da labari yaje musu nan take suka sallamashi duk da shi kadai suka Haifa Cikin shekara 10 Allah ya albarkaci Dr Lingard (wadda 'yan uwan Asma'u da jama'a suka lakaba masa Dr BATURE) da Asma'u da yara uku Ahmad Mahmud Muhammad Bayan Dr Bature yayi retire daga aiki sai ya shiga cikin business gadan gadan inada ya mallaki company da dama kuma ta ko'ina kudade nashigowa Ba'a jimaba sunanshi yayi shura a Nigeria Kaduna yaje ya buga tamfatsetsen estate na alfarma xubin gidan turawa wadda a bakin gate akasa BATURE ESTATE tattara iyalansa yayi suka koma Kaduna da xama Dukkan yaran kammanin Asma'u (Ammi) suka dauka xubin Fulanin asali ko farar fatarshi fat basu daukaba amma kam fararene farin Nigeria Rana daya Ahmad da Mahmoud sukai aure kasantuwar sun tashi kansu daya Ahmad ya auri Fateema diyar kawunshi wan Ammi Mahmud kuwa Hauwa ya aura diyar Governor Kaduna na lokaci Fateema macece mai kirki bbu ruwanta, tanada sanyin hali tanada fara'a dason mutane, yadda take kal haka xuciarta ma kal Hauwa itama bbu yabo bbu fallasa tanada son mutane ga kirki masalarta dayane son abun dunia da kuma son ace ita wacece ta xama ko'ina anaji da ita ssai Ranar farin ciki da bakin ciki Fateema ta haihu lfy ta haifo santalelen danta mai kama da Dr BATURE kamar an saga kara an karya, ya dau daga Blue eyes dinshi hadda farar fatarsa A daren ranar ne kuma Allah ya amshi ran Dr BATURE Ranar bakwai aka sawa yaron Muhammad don shine favorite sunanda Dr BATURE keso nan take aka fara kiransa da BATURE Bayan sati biyu itama Hauwa ta haifo da namiki, ranar suna aka sa masa Ahmad ana kiransa da Balarabe Duk da jimamin mutuwa bai hana Hauwa da danginta shirya gagarumar bikin suna ba Bayan shekara 12 Fateema (Mami) nada yara hudu Muhammad (Bature) Hisham Hauwa (Jidda) Batool Hauwa (Ummi) itama tanada yara hudu Ahmad (Balarabe) Abdullah Fateema (Zahra) Shukrah Muhammad autan Ammi kuma shalelen Ammi ma yayi aure, ya auri kanwar Mami Asma'u kuma takwarar Ammi Ga dan lele ga takwara sai Ammi ta dau son dunia ta dora musu komai Asma'u da Muhammad, hakan ba karamin haushi ke bawa Ummi ba hadda cewa wai tana daddaga mata kai Wata Ranar Bakin cikin Labari mara dadine yaxowa Gidan Bature na rasuwar Muhammad sakamakon accident dayayi a hanyarsa ta dawowa daga Abuja yaje meeting Tsayawa fadan tashin sense dasuka shiga bata lokaci musamman ma Ammi saura kiris ta xauce A lokacin Asma'u nada ciki Wata 9 dole ma ka xubda kwalla idan ka ga yadda ta dawo Kwana hudu da rasuwar Muhammad, Asma'u ta haihu ta, ta haifi santaleliyar diyarta mai kama da Ammi sak, kyaun Ammi duk ta kwashe A rana ta biyar da haihuwar, Asma'u ta rasu bayan ciwon ciki mai tsanani Tun a ranar Ammi.tasawa yarinyar suna Asma'u kuma take kiranta da Ma'u Bbu yadda ba'ayi Ammi ta bawa Ummi Ma'u ta shayar da itaba kasantuwar bata jima da haihuwar Shukrah ba, amma Sam Ammi taki haka ta dau Ma'u take bata madara, kuma bbu wadda ya isa ya dauki Ma'u kana daukarta xata amsheta Bature da Balarabe tare suka tashi kamar mahaifansu idan gansu kamar tagwaye sai banbanci hali kalar data da yanayi Bature mutum ne da bayason wasa sam komanshi a manyance yakeson yinshi gashi mugun karshen xamanine baya murmushi sai ta baci ga miskilanci da wuya kajishi yana hira halanshi a murde yake ssai shiyasa sam baya shira da Mami sunfi dasawa da Ummi don haka tafison yaro one in town Balarabe ko so simple yanason wasa ga surutu yanada saukin hali yaran Gidan kowa Ya Balarabe shiko yafi dasawa da Mami Muddi akacewa yaran Gidan Bature ga Ya Bature duk wani ta'asan da suke xasu daina tunba Ma'u data xama customer ba ko batayi komai ba yana kallonshi jikinta xai fara rawa Ba karamin ddi sukajiba lokacinda su Bature xasu fita abroad karatu Tafiarsu ce tasa Ma'u kara taurarewa da kuma bijirewa mai dan taka mata birkin Xahra ce tunda tanada xafin rai, takan iya xuwa har gaban Ammi ta bubbugeta Bayansu Bature sun dawo daga Abroad ne yasa kafar wando daya da Ma'u duk ranar dunia sai sun sha dramar duk wadda tama laifi can yake kai kararta, shiko Bature ya mata hunkuci na fitan rai Amma duk baxai hanata gobe ta kara wani laifin ba, sai suka xama kaman Tom and jerry alkhairi baya hadasu Bature ya samu aikin soja inda ya fara aiki a nan Kaduna Shi kuma Balarabe Companynsu yake aiki daga baya kuma ya koma companynsu na Lagos Soyayya Balarabe ya fara da Jidda har kowa ya sani, manya suka xauna aka tattauna inda Ummi ta kawo xancen Bature da Zahra wadda Sam bbu so a tsakaninsu Nsuyin Ummi Bature yaji ya amince da auren Zahra Biki akayi naxo a gani a fada don Ummi ce ta tsara komai ita da 'yan uwanta iyayen son a shina Auren bai jimaba akama Bature transfer xuwa Abuja Bayan shekara daya da watanni da auren Jidda ta haihu ta sami diya mace aka sa mata sunan Ummi ana kiranta da Amal Yanxu ta dawo goyon gida Balarabe ma ya dawo sai ta gama su koma Shiko Bature yaxo wani aiki Zaria ne yasa Zahra biyosa ta wuce Kaduna Cigaban Labari Washegari duk manyan Gidan Bature sun hallara a palon Abba, Bature na kawai baya nan kuma shi ake jira Da sallama ya shigo kowa ya amsa masa banda Mami data bishi da harara Gaisuwa ya kwasa ya samu waje kusa da Balarabe ya xauna Kasa-kasa cikin xolaya Balarabe yace " da banga Zahra ba anan da sai nace network ne ya rikeka" Harara Bature ya watsa masa yace " ce maka akayi ni kaine Angon karni" Har Balarabe ya bude baki xaiyi raddi sallamar da Abba yayine ya hanasa Cikin natsuwa Abba ya bayyana masu shawarar da Jidda ta kawo Abba na iddawa Mami tayi sauri tace " kinci gidanku Jidda wannan wani irin banxan shawarace, sai yau na gane bakida digon tausayi, anan dake Muke ganin yadda Bature ke lahanta Ma'u kamar wata 'yar ta'adda Sam baya raga mata, don so kike yaje ya kasheta sai kice a bashi ita yaje ya karasata koh, to nikam ban yarda da gurguwar shawarar nan ba, dama dama da kune yawwa" Ummi datayi na'am da shawarar Jidda tace " tab ai Ma'u tafi karfinsu, daidainta su Baturene, kawai suje can ya dinga sauke mata allurar sojoji ko xata natsu" " wlh gaskiar Ummi ce Ma'u tafi karfinmu sai su Ya Bature" Cewar Jidda tana marairaice fuska Kara hasala Mami tayi " to bbu inda xata uwar son a shina, Balarabe kai tattari matarka Ku koma ta barmu inda ta samemu" Mami ta karashe maganar tana duban Balarabe Murya Abbu ya gyara yace " Nidai banason fada akan rashin gaskia in-law, duk nan bbu wadda yaki shawarar nan sai ke, hakuri kawai xakiyi Bature ya tafi da Ma'u don sama mata ingancecciyar rayuwa" Ganin kowa ya amince da tafia da Ma'un yasa Mami ba don tasoba ta sallama Zahra ce ta rufe taro da addu'a Mami ta riga kowa tashi ta fice tana mitar an hade mata kai Batool da Shukrah tareda da driver ke tsaye a parking space Sunata mishi magiya ya kaisu makaranta xasuyi Latin don Ma'u tace baxataje ba kafarta na ciwo " don Allah Ku taimaka kuje ku jawota sai mu tafi, ranar ai a idonku oga Bature yamin gargadin duk ranarda na kaiku makaranta ba tareda Ma'u ba to na sallami kaina da kaina" Cewar Isa drive yana kokarin xama kan mota Kamar Shukrah xatayi kuka tace" don Allah ka taimaka mana, ai baxai San bataje ba tunda yanxu xai koma Zaria ma" Kai idi ya girgixa yace "Ina sam baxai yiyu ba wannan kasada ne, idan kuma bai komaba fah? Kinga tawa ta kare" Xama Batool tayi kan resting chairs wajen ta tabe baki tace " shikenan sai mu dawwama anan amma bbu inda xani wai kiran wata Ma'u " Kuka Shukrah tasa ya nufi cikin.gida Karaf ta hadu da Bature tareda Balarabe a hanya Saura kiris tayi fitsari ganinsu a gabanta duk da batada laifi tasan sai ta sami rabonta gun Bature Aikuwa wani mahaukacin tsawa ya daka mata, sanda Balarabe ya toshe kunnenshi " Uban me kike a wannan lokacin baki tafi school ba Shukrah uwar tsoro take jikinta ya dau rawa cikin rawar baki tace "Ma....Ma.....Ma....." Sam tsoro ya hanata karasawa Balarabe ya janyota jikinshi yace " cool ur heart, ki fada masa meya faru ko yanxu ya tattaka ki" Harara Bature ya jefawa Balarabe da Shukrah, yana jira su bata masa lokaci dau hukunci Dakyar Shukrah ta samawa kanta natsuwa tace🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣3⃣ Tushen Labarin Gidan Bature Dr Lingard haifeffen London ne, Blue eyes dinshi shi xai tabbatar maka cikekken Baturene gaba da baya Yaxo Nigeria ne cikin volunteers Doctors da ake dibowa daga England xuwa Nigeria a Congola aka turashi Bbu xato bbu sammani ya fada soyayya da Asma'u diyar Sarkin Yola Ba'a samu wani tangarda ko tashin hankali ba Mai martaba Sarkin Yola ya aurawa Dr Lingard aure da Asma'u bayan ya karbi Kalmar shahada Saboda Mai Martaba ya yaba da kyawawan halayensa Ta bangaren iyayen Lingard da labari yaje musu nan take suka sallamashi duk da shi kadai suka Haifa Cikin shekara 10 Allah ya albarkaci Dr Lingard (wadda 'yan uwan Asma'u da jama'a suka lakaba masa Dr BATURE) da Asma'u da yara uku Ahmad Mahmud Muhammad Bayan Dr Bature yayi retire daga aiki sai ya shiga cikin business gadan gadan inada ya mallaki company da dama kuma ta ko'ina kudade nashigowa Ba'a jimaba sunanshi yayi shura a Nigeria Kaduna yaje ya buga tamfatsetsen estate na alfarma xubin gidan turawa wadda a bakin gate akasa BATURE ESTATE tattara iyalansa yayi suka koma Kaduna da xama Dukkan yaran kammanin Asma'u (Ammi) suka dauka xubin Fulanin asali ko farar fatarshi fat basu daukaba amma kam fararene farin Nigeria Rana daya Ahmad da Mahmoud sukai aure kasantuwar sun tashi kansu daya Ahmad ya auri Fateema diyar kawunshi wan Ammi Mahmud kuwa Hauwa ya aura diyar Governor Kaduna na lokaci Fateema macece mai kirki bbu ruwanta, tanada sanyin hali tanada fara'a dason mutane, yadda take kal haka xuciarta ma kal Hauwa itama bbu yabo bbu fallasa tanada son mutane ga kirki masalarta dayane son abun dunia da kuma son ace ita wacece ta xama ko'ina anaji da ita ssai Ranar farin ciki da bakin ciki Fateema ta haihu lfy ta haifo santalelen danta mai kama da Dr BATURE kamar an saga kara an karya, ya dau daga Blue eyes dinshi hadda farar fatarsa A daren ranar ne kuma Allah ya amshi ran Dr BATURE Ranar bakwai aka sawa yaron Muhammad don shine favorite sunanda Dr BATURE keso nan take aka fara kiransa da BATURE Bayan sati biyu itama Hauwa ta haifo da namiki, ranar suna aka sa masa Ahmad ana kiransa da Balarabe Duk da jimamin mutuwa bai hana Hauwa da danginta shirya gagarumar bikin suna ba Bayan shekara 12 Fateema (Mami) nada yara hudu Muhammad (Bature) Hisham Hauwa (Jidda) Batool Hauwa (Ummi) itama tanada yara hudu Ahmad (Balarabe) Abdullah Fateema (Zahra) Shukrah Muhammad autan Ammi kuma shalelen Ammi ma yayi aure, ya auri kanwar Mami Asma'u kuma takwarar Ammi Ga dan lele ga takwara sai Ammi ta dau son dunia ta dora musu komai Asma'u da Muhammad, hakan ba karamin haushi ke bawa Ummi ba hadda cewa wai tana daddaga mata kai Wata Ranar Bakin cikin Labari mara dadine yaxowa Gidan Bature na rasuwar Muhammad sakamakon accident dayayi a hanyarsa ta dawowa daga Abuja yaje meeting Tsayawa fadan tashin sense dasuka shiga bata lokaci musamman ma Ammi saura kiris ta xauce A lokacin Asma'u nada ciki Wata 9 dole ma ka xubda kwalla idan ka ga yadda ta dawo Kwana hudu da rasuwar Muhammad, Asma'u ta haihu ta, ta haifi santaleliyar diyarta mai kama da Ammi sak, kyaun Ammi duk ta kwashe A rana ta biyar da haihuwar, Asma'u ta rasu bayan ciwon ciki mai tsanani Tun a ranar Ammi.tasawa yarinyar suna Asma'u kuma take kiranta da Ma'u Bbu yadda ba'ayi Ammi ta bawa Ummi Ma'u ta shayar da itaba kasantuwar bata jima da haihuwar Shukrah ba, amma Sam Ammi taki haka ta dau Ma'u take bata madara, kuma bbu wadda ya isa ya dauki Ma'u kana daukarta xata amsheta Bature da Balarabe tare suka tashi kamar mahaifansu idan gansu kamar tagwaye sai banbanci hali kalar data da yanayi Bature mutum ne da bayason wasa sam komanshi a manyance yakeson yinshi gashi mugun karshen xamanine baya murmushi sai ta baci ga miskilanci da wuya kajishi yana hira halanshi a murde yake ssai shiyasa sam baya shira da Mami sunfi dasawa da Ummi don haka tafison yaro one in town Balarabe ko so simple yanason wasa ga surutu yanada saukin hali yaran Gidan kowa Ya Balarabe shiko yafi dasawa da Mami Muddi akacewa yaran Gidan Bature ga Ya Bature duk wani ta'asan da suke xasu daina tunba Ma'u data xama customer ba ko batayi komai ba yana kallonshi jikinta xai fara rawa Ba karamin ddi sukajiba lokacinda su Bature xasu fita abroad karatu Tafiarsu ce tasa Ma'u kara taurarewa da kuma bijirewa mai dan taka mata birkin Xahra ce tunda tanada xafin rai, takan iya xuwa har gaban Ammi ta bubbugeta Bayansu Bature sun dawo daga Abroad ne yasa kafar wando daya da Ma'u duk ranar dunia sai sun sha dramar duk wadda tama laifi can yake kai kararta, shiko Bature ya mata hunkuci na fitan rai Amma duk baxai hanata gobe ta kara wani laifin ba, sai suka xama kaman Tom and jerry alkhairi baya hadasu Bature ya samu aikin soja inda ya fara aiki a nan Kaduna Shi kuma Balarabe Companynsu yake aiki daga baya kuma ya koma companynsu na Lagos Soyayya Balarabe ya fara da Jidda har kowa ya sani, manya suka xauna aka tattauna inda Ummi ta kawo xancen Bature da Zahra wadda Sam bbu so a tsakaninsu Nsuyin Ummi Bature yaji ya amince da auren Zahra Biki akayi naxo a gani a fada don Ummi ce ta tsara komai ita da 'yan uwanta iyayen son a shina Auren bai jimaba akama Bature transfer xuwa Abuja Bayan shekara daya da watanni da auren Jidda ta haihu ta sami diya mace aka sa mata sunan Ummi ana kiranta da Amal Yanxu ta dawo goyon gida Balarabe ma ya dawo sai ta gama su koma Shiko Bature yaxo wani aiki Zaria ne yasa Zahra biyosa ta wuce Kaduna Cigaban Labari Washegari duk manyan Gidan Bature sun hallara a palon Abba, Bature na kawai baya nan kuma shi ake jira Da sallama ya shigo kowa ya amsa masa banda Mami data bishi da harara Gaisuwa ya kwasa ya samu waje kusa da Balarabe ya xauna Kasa-kasa cikin xolaya Balarabe yace " da banga Zahra ba anan da sai nace network ne ya rikeka" Harara Bature ya watsa masa yace " ce maka akayi ni kaine Angon karni" Har Balarabe ya bude baki xaiyi raddi sallamar da Abba yayine ya hanasa Cikin natsuwa Abba ya bayyana masu shawarar da Jidda ta kawo Abba na iddawa Mami tayi sauri tace " kinci gidanku Jidda wannan wani irin banxan shawarace, sai yau na gane bakida digon tausayi, anan dake Muke ganin yadda Bature ke lahanta Ma'u kamar wata 'yar ta'adda Sam baya raga mata, don so kike yaje ya kasheta sai kice a bashi ita yaje ya karasata koh, to nikam ban yarda da gurguwar shawarar nan ba, dama dama da kune yawwa" Ummi datayi na'am da shawarar Jidda tace " tab ai Ma'u tafi karfinsu, daidainta su Baturene, kawai suje can ya dinga sauke mata allurar sojoji ko xata natsu" " wlh gaskiar Ummi ce Ma'u tafi karfinmu sai su Ya Bature" Cewar Jidda tana marairaice fuska Kara hasala Mami tayi " to bbu inda xata uwar son a shina, Balarabe kai tattari matarka Ku koma ta barmu inda ta samemu" Mami ta karashe maganar tana duban Balarabe Murya Abbu ya gyara yace " Nidai banason fada akan rashin gaskia in-law, duk nan bbu wadda yaki shawarar nan sai ke, hakuri kawai xakiyi Bature ya tafi da Ma'u don sama mata ingancecciyar rayuwa" Ganin kowa ya amince da tafia da Ma'un yasa Mami ba don tasoba ta sallama Zahra ce ta rufe taro da addu'a Mami ta riga kowa tashi ta fice tana mitar an hade mata kai Batool da Shukrah tareda da driver ke tsaye a parking space Sunata mishi magiya ya kaisu makaranta xasuyi Latin don Ma'u tace baxataje ba kafarta na ciwo " don Allah Ku taimaka kuje ku jawota sai mu tafi, ranar ai a idonku oga Bature yamin gargadin duk ranarda na kaiku makaranta ba tareda Ma'u ba to na sallami kaina da kaina" Cewar Isa drive yana kokarin xama kan mota Kamar Shukrah xatayi kuka tace" don Allah ka taimaka mana, ai baxai San bataje ba tunda yanxu xai koma Zaria ma" Kai idi ya girgixa yace "Ina sam baxai yiyu ba wannan kasada ne, idan kuma bai komaba fah? Kinga tawa ta kare" Xama Batool tayi kan resting chairs wajen ta tabe baki tace " shikenan sai mu dawwama anan amma bbu inda xani wai kiran wata Ma'u " Kuka Shukrah tasa ya nufi cikin.gida Karaf ta hadu da Bature tareda Balarabe a hanya Saura kiris tayi fitsari ganinsu a gabanta duk da batada laifi tasan sai ta sami rabonta gun Bature Aikuwa wani mahaukacin tsawa ya daka mata, sanda Balarabe ya toshe kunnenshi " Uban me kike a wannan lokacin baki tafi school ba Shukrah uwar tsoro take jikinta ya dau rawa cikin rawar baki tace "Ma....Ma.....Ma....." Sam tsoro ya hanata karasawa Balarabe ya janyota jikinshi yace " cool ur heart, ki fada masa meya faru ko yanxu ya tattaka ki" Harara Bature ya jr🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣3⃣ Tushen Labarin Gidan Bature Dr Lingard haifeffen London ne, Blue eyes dinshi shi xai tabbatar maka cikekken Baturene gaba da baya Yaxo Nigeria ne cikin volunteers Doctors da ake dibowa daga England xuwa Nigeria a Congola aka turashi Bbu xato bbu sammani ya fada soyayya da Asma'u diyar Sarkin Yola Ba'a samu wani tangarda ko tashin hankali ba Mai martaba Sarkin Yola ya aurawa Dr Lingard aure da Asma'u bayan ya karbi Kalmar shahada Saboda Mai Martaba ya yaba da kyawawan halayensa Ta bangaren iyayen Lingard da labari yaje musu nan take suka sallamashi duk da shi kadai suka Haifa Cikin shekara 10 Allah ya albarkaci Dr Lingard (wadda 'yan uwan Asma'u da jama'a suka lakaba masa Dr BATURE) da Asma'u da yara uku Ahmad Mahmud Muhammad Bayan Dr Bature yayi retire daga aiki sai ya shiga cikin business gadan gadan inada ya mallaki company da dama kuma ta ko'ina kudade nashigowa Ba'a jimaba sunanshi yayi shura a Nigeria Kaduna yaje ya buga tamfatsetsen estate na alfarma xubin gidan turawa wadda a bakin gate akasa BATURE ESTATE tattara iyalansa yayi suka koma Kaduna da xama Dukkan yaran kammanin Asma'u (Ammi) suka dauka xubin Fulanin asali ko farar fatarshi fat basu daukaba amma kam fararene farin Nigeria Rana daya Ahmad da Mahmoud sukai aure kasantuwar sun tashi kansu daya Ahmad ya auri Fateema diyar kawunshi wan Ammi Mahmud kuwa Hauwa ya aura diyar Governor Kaduna na lokaci Fateema macece mai kirki bbu ruwanta, tanada sanyin hali tanada fara'a dason mutane, yadda take kal haka xuciarta ma kal Hauwa itama bbu yabo bbu fallasa tanada son mutane ga kirki masalarta dayane son abun dunia da kuma son ace ita wacece ta xama ko'ina anaji da ita ssai Ranar farin ciki da bakin ciki Fateema ta haihu lfy ta haifo santalelen danta mai kama da Dr BATURE kamar an saga kara an karya, ya dau daga Blue eyes dinshi hadda farar fatarsa A daren ranar ne kuma Allah ya amshi ran Dr BATURE Ranar bakwai aka sawa yaron Muhammad don shine favorite sunanda Dr BATURE keso nan take aka fara kiransa da BATURE Bayan sati biyu itama Hauwa ta haifo da namiki, ranar suna aka sa masa Ahmad ana kiransa da Balarabe Duk da jimamin mutuwa bai hana Hauwa da danginta shirya gagarumar bikin suna ba Bayan shekara 12 Fateema (Mami) nada yara hudu Muhammad (Bature) Hisham Hauwa (Jidda) Batool Hauwa (Ummi) itama tanada yara hudu Ahmad (Balarabe) Abdullah Fateema (Zahra) Shukrah Muhammad autan Ammi kuma shalelen Ammi ma yayi aure, ya auri kanwar Mami Asma'u kuma takwarar Ammi Ga dan lele ga takwara sai Ammi ta dau son dunia ta dora musu komai Asma'u da Muhammad, hakan ba karamin haushi ke bawa Ummi ba hadda cewa wai tana daddaga mata kai Wata Ranar Bakin cikin Labari mara dadine yaxowa Gidan Bature na rasuwar Muhammad sakamakon accident dayayi a hanyarsa ta dawowa daga Abuja yaje meeting Tsayawa fadan tashin sense dasuka shiga bata lokaci musamman ma Ammi saura kiris ta xauce A lokacin Asma'u nada ciki Wata 9 dole ma ka xubda kwalla idan ka ga yadda ta dawo Kwana hudu da rasuwar Muhammad, Asma'u ta haihu ta, ta haifi santaleliyar diyarta mai kama da Ammi sak, kyaun Ammi duk ta kwashe A rana ta biyar da haihuwar, Asma'u ta rasu bayan ciwon ciki mai tsanani Tun a ranar Ammi.tasawa yarinyar suna Asma'u kuma take kiranta da Ma'u Bbu yadda ba'ayi Ammi ta bawa Ummi Ma'u ta shayar da itaba kasantuwar bata jima da haihuwar Shukrah ba, amma Sam Ammi taki haka ta dau Ma'u take bata madara, kuma bbu wadda ya isa ya dauki Ma'u kana daukarta xata amsheta Bature da Balarabe tare suka tashi kamar mahaifansu idan gansu kamar tagwaye sai banbanci hali kalar data da yanayi Bature mutum ne da bayason wasa sam komanshi a manyance yakeson yinshi gashi mugun karshen xamanine baya murmushi sai ta baci ga miskilanci da wuya kajishi yana hira halanshi a murde yake ssai shiyasa sam baya shira da Mami sunfi dasawa da Ummi don haka tafison yaro one in town Balarabe ko so simple yanason wasa ga surutu yanada saukin hali yaran Gidan kowa Ya Balarabe shiko yafi dasawa da Mami Muddi akacewa yaran Gidan Bature ga Ya Bature duk wani ta'asan da suke xasu daina tunba Ma'u data xama customer ba ko batayi komai ba yana kallonshi jikinta xai fara rawa Ba karamin ddi sukajiba lokacinda su Bature xasu fita abroad karatu Tafiarsu ce tasa Ma'u kara taurarewa da kuma bijirewa mai dan taka mata birkin Xahra ce tunda tanada xafin rai, takan iya xuwa har gaban Ammi ta bubbugeta Bayansu Bature sun dawo daga Abroad ne yasa kafar wando daya da Ma'u duk ranar dunia sai sun sha dramar duk wadda tama laifi can yake kai kararta, shiko Bature ya mata hunkuci na fitan rai Amma duk baxai hanata gobe ta kara wani laifin ba, sai suka xama kaman Tom and jerry alkhairi baya hadasu Bature ya samu aikin soja inda ya fara aiki a nan Kaduna Shi kuma Balarabe Companynsu yake aiki daga baya kuma ya koma companynsu na Lagos Soyayya Balarabe ya fara da Jidda har kowa ya sani, manya suka xauna aka tattauna inda Ummi ta kawo xancen Bature da Zahra wadda Sam bbu so a tsakaninsu Nsuyin Ummi Bature yaji ya amince da auren Zahra Biki akayi naxo a gani a fada don Ummi ce ta tsara komai ita da 'yan uwanta iyayen son a shina Auren bai jimaba akama Bature transfer xuwa Abuja Bayan shekara daya da watanni da auren Jidda ta haihu ta sami diya mace aka sa mata sunan Ummi ana kiranta da Amal Yanxu ta dawo goyon gida Balarabe ma ya dawo sai ta gama su koma Shiko Bature yaxo wani aiki Zaria ne yasa Zahra biyosa ta wuce Kaduna Cigaban Labari Washegari duk manyan Gidan Bature sun hallara a palon Abba, Bature na kawai baya nan kuma shi ake jira Da sallama ya shigo kowa ya amsa masa banda Mami data bishi da harara Gaisuwa ya kwasa ya samu waje kusa da Balarabe ya xauna Kasa-kasa cikin xolaya Balarabe yace " da banga Zahra ba anan da sai nace network ne ya rikeka" Harara Bature ya watsa masa yace " ce maka akayi ni kaine Angon karni" Har Balarabe ya bude baki xaiyi raddi sallamar da Abba yayine ya hanasa Cikin natsuwa Abba ya bayyana masu shawarar da Jidda ta kawo Abba na iddawa Mami tayi sauri tace " kinci gidanku Jidda wannan wani irin banxan shawarace, sai yau na gane bakida digon tausayi, anan dake Muke ganin yadda Bature ke lahanta Ma'u kamar wata 'yar ta'adda Sam baya raga mata, don so kike yaje ya kasheta sai kice a bashi ita yaje ya karasata koh, to nikam ban yarda da gurguwar shawarar nan ba, dama dama da kune yawwa" Ummi datayi na'am da shawarar Jidda tace " tab ai Ma'u tafi karfinsu, daidainta su Baturene, kawai suje can ya dinga sauke mata allurar sojoji ko xata natsu" " wlh gaskiar Ummi ce Ma'u tafi karfinmu sai su Ya Bature" Cewar Jidda tana marairaice fuska Kara hasala Mami tayi " to bbu inda xata uwar son a shina, Balarabe kai tattari matarka Ku koma ta barmu inda ta samemu" Mami ta karashe maganar tana duban Balarabe Murya Abbu ya gyara yace " Nidai banason fada akan rashin gaskia in-law, duk nan bbu wadda yaki shawarar nan sai ke, hakuri kawai xakiyi Bature ya tafi da Ma'u don sama mata ingancecciyar rayuwa" Ganin kowa ya amince da tafia da Ma'un yasa Mami ba don tasoba ta sallama Zahra ce ta rufe taro da addu'a Mami ta riga kowa tashi ta fice tana mitar an hade mata kai Batool da Shukrah tareda da driver ke tsaye a parking space Sunata mishi magiya ya kaisu makaranta xasuyi Latin don Ma'u tace baxataje ba kafarta na ciwo " don Allah Ku taimaka kuje ku jawota sai mu tafi, ranar ai a idonku oga Bature yamin gargadin duk ranarda na kaiku makaranta ba tareda Ma'u ba to na sallami kaina da kaina" Cewar Isa drive yana kokarin xama kan mota Kamar Shukrah xatayi kuka tace" don Allah ka taimaka mana, ai baxai San bataje ba tunda yanxu xai koma Zaria ma" Kai idi ya girgixa yace "Ina sam baxai yiyu ba wannan kasada ne, idan kuma bai komaba fah? Kinga tawa ta kare" Xama Batool tayi kan resting chairs wajen ta tabe baki tace " shikenan sai mu dawwama anan amma bbu inda xani wai kiran wata Ma'u " Kuka Shukrah tasa ya nufi cikin.gida Karaf ta hadu da Bature tareda Balarabe a hanya Saura kiris tayi fitsari ganinsu a gabanta duk da batada laifi tasan sai ta sami rabonta gun Bature Aikuwa wani mahaukacin tsawa ya daka mata, sanda Balarabe ya toshe kunnenshi " Uban me kike a wannan lokacin baki tafi school ba Shukrah uwar tsoro take jikinta ya dau rawa cikin rawar baki tace "Ma....Ma.....Ma....." Sam tsoro ya hanata karasawa Balarabe ya janyota jikinshi yace " cool ur heart, ki fada masa meya faru ko yanxu ya tattaka ki" Harara Bature ya jefawa Balarabe da Shukrah, yana jira su bata masa lokaci dau hukunci Dakyar Shukrah ta samawa kanta natsuwa tace "Ma'u muke jira kuma taki fitowa wai wai wai baxata ba kuma....." Katseta Bature yayi ta hanyar cewa " ina Ma'u take?" "Tana part din Mami" Shukrah ta fada tana kara shigewa jikin Balarabe gudun kada Bature ya bugeta don yadda taga ya hasala yana iya bugetan "Jeki kicewa Isa ya kaiku injini" Bature yace yayinda ya juya ya nufi part din Mami Har parking Space Balarabe ya kai Shukrah , sanda yaga Isa Ya fice daga Gidan kan ya nufi part dinshi Ur Votes Comment Are needed Ummu Subay'a♥ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE Harufai sunyi kadan su kwatanta yadda kike a wajena, sai dai nadan sakura kadan na bayyana matsayinki a wajena Kinfi Aminiya Kinfi 'yar uwa Kinfi kawa Keta dabance a wajena BATUL ADAM JATTKO Fatana Allah ya kara miki lfy, daukaka, basira, fikrah, da kuma hikma Allah ya biya miki dukkan bukatunki na alkhairi, ya sadaki da masoyanki ta ko'ina, ya kuma rabaki da makiyanki Allah ya baki nisan kwana mai albarka da amfani Allah ya shirya miki xuri'arki ya dorasu akan tafarki madaidaiciya Allah yabar xumuncinmu daga nan har a Aljannah Ke Tawace BATUL I heart u♥ 0⃣4⃣ Tunda Ma'u ta farka daga bacci cinyoyinta ke mugun mata ciwo, bata isa ta xauna ko ta tashi ba sai taji a jikinta, Sallah Asuba ma a xaune tayi, taba iddarwa ta koma bed taja blanket taci gaba da baccinta sau uku Batool na xuwa ta tadata akan ta tashi ta shirya su tafi skul sai tayi kamar xata tashi Batool na fita sai ta koma taci gaba da baccinta Koda Mami taxo ta ganta bata tada itaba don tasan ba abu mai yiyuwa bane taje makaranta yau, Kintsawa Mami tayi ta fice falo donyin break fast A hasale Bature ya shigo Falon kamar xai kife don sauri, ko inda Mami take ba duba ba don yasan xata iya hanashi xantar da hukunci da yayi niya Aikuwa bai tsiraba don yana kama handle na bedroom dinta tayi hanxarin cewa " kul kul, kada ka yadda ka shegemin bedroom, ka tattara kaje can NDA ka saukar da fushinka don su suke bida mukam anan bama bida, inba rashin tausayiba jiya ka gama nakasa mata kafa yau kuma kana expecting xata iya mikewa har taje makanranta aljana ka maidata ko mayya, maxa bacemin daga part, ka bari sai masu son kaita kabari sun danka maka ita sai kai yadda kakeso da ita amma ba a gaban Fateema ba" Ta karashe maganar tana masa mugun kallo Hannusa Bature ya janye akan handle na kofar ya dorasu akan sumarsa ya wargaxa sumarsan dayasha gyara ssai Cikin murya bacin rai yace "Wlh Mami keda Ammi Ku kuka bata Ma'u, take duk iskancin nan, wani punishment na mata wadda har xai nakasa mata kafa ta gaxa tafia School (kujimin Bature fah), Allah idan da Jidda bata kawo shawarar nan ba idan har ta girma akan yadda kuke tafiar da ita mai aurenta ma sai an rasa, idan kuwa ansamu ya aureta a rashin sanin halayenta to baxai iya xama da itaba" Baki galala Mami ta bude tana duban Bature daga bisani tace "Har kura xai cewa kare maye, kaima da murdadden halinka ka samu wadda ta aureka balle Ma'u, ai ni kullum jinjinawa Zahra nake da ta iya xama dakai" Daria Jidda data shigo yanxu tasa tace "Ikon Allah kedai Mami duk wadda yace bayayin Ma'u to duk kyaunshi mummunane" " yawwa jira nake kixo ki sameni, Jidda idan har Bature ya nakasamin diya kema sai na nakasa don xan biki har Lagos na miki yadda ya mata tunda kin iya kawo gurguwar shawara, kuma idan.Ammi tasan ke kika kulla wannan munafurcin kin daina kallon hakorarta" Cewar Mami tana kokarin mikewa daga dinning space don komawa bedroom Shigewarta tayi bedroom tana binsu da harara yayinda Jidda ke daria kasa kasa shi kuwa Bature hada fuska yayi cif kamar hadari Juyawa yayi ya dubi Jidda yace "Bbu wani wayo daxa'a ma Ammi ko Ma'u, ki hadamin kayan tsaf xuwa, gobe da safe xamu wuce Abujan da ita" Ba jira jin "toh" da Jidda taceba yayi ficewarsa Yadda Bature yace haka Jidda ta aikata tas kayan Ma'u dake dakin Mami ta kwashe tasa a trolley, wadda xatasa ranar ne ta ajje mata a gefen bed Daga bisani kuma ta nufi part din Ammi cikin sa'a bata sami Ammin ba suntafi gaisuwa itada Ummi makobtansu, nan take Jidda ta dibo kayan Ma'u ta hada tsaf ta ajje a bedroom dinta Wani irin mika Ma'u tayi hade da salati ta bude idanunta ta xuba akan wall-clock dake manne a bangon dakin Mami, 12:37 ne agogon ya nuna mata dakyar ta mike ta watsa ruwa hadi da Alwala, murmushi tayi ganin kayanta akan gado tace "Mami ce kawai masoyiyata a Gidan nan" Azatonta Mamince ta fito mata da kayan da xata saka Bayan ta iddar da Sallah ta, ta fito falo tana dingisa, baki ta tabe ganin Jidda na xaune a falon tana kallon Tauraruwa Tv Xama tayi a kujerar dake fuskantar Jiddan kamar dole akasata tana duban Tv tace "Ina kwana Anty" Harara Jidda ta sakar mata tace "Rike gaisuwar gadararki banaso" Baki MA'U ta tabe tace "Allah ma yasan na gaidaki kan yanxu kice ko gaidaki banyi ba asamu hujjan dukana yau" Ringing wayar Jiddace dake kan dinning table ya hana Jidda fadar abunda tayi niya tace "Ma'u mikomin wayata dake ringing" Sarai Ma'u tasan wayar nakan dinning amma don Jan magana tace "A'ina wayar take" "Ban saniba, idan kika kuskura wayar nan ta tsinke baki daukomin ba wallahi kinji na rantse bbu abunda xai hanani kaiki gun Ya Bature ya miki hukuncin dayafi na jiya" Mikewa Ma'u tayi ta nufi dinning table din tana Dingisawa, tana kaiwa dinning area wayar ta tsinke Gunaguni Ma'u tafarayi "Me amfanin badi bbu rai, idan za'ayi ayi idan baxa'ayiba a bari" Kawai sai Ma'u tasa hannu ta ture wayar, ta fadi akan tiles, take palon ya daukarar fashewar wayar Ido kawai Jidda ta xubawa Ma'u dake tsaye tana gyara daurin dankwalinta kamar ba ita ta aikata wannan ta'asar ba Hawayene ya fara gangara a idon Jidda don tsabar takaici ta rasa wani irin hukunci xata ma Ma'u Cikin bacin rai Jidda tace" Wato barama na fasa wayar kome xai faru ya faru, wlh Ma'u kanki sami hawan jini sai na saka miki" Tashi Jidda tayi gadan gadan ta nufo Ma'u Kan ta iso tuni Ma'u ta xabga wani mahaukacin kara, dayayi sanadiyar karasowar Ammi da.gudu wadda take shigowa part din don daukar Ma'u su koma part dinsu, taji kewarya ssai Mami dake kitchen ma tayi saurin fitowa ganin Ammine yasata koma kitchen din Har Jidda takai hannu xata mangare Ma'u Ammi ta daka mata tsawa " kada ki kuskura ki tabata, muddin kika tabata ran kowa xai baci a gidan nan" Bbu shiri Jidda ta dauke hannunta daga kudirinta na mangarin Ma'u tsab tasan idan ta aikata Ammi xata iya abunda tace Don akwai ranarda hakan ta faru ta hana Zahra dukan Ma'u, Zahra ta daketa wuni Ammi tayi bataci abinciba sai kuka take tanace anacin amanar marainiyar Allah, ta dagawa kowa hankali, taki sauraron kowa harda su Abba, Ma'u kam nacan tana bushashanta kamar ba akanta ake takkadama ba, sanda Abba ya tara su gaban Ammi ya musu wankin babban bargo kuma yace Zahra taje ta nemi yafiyar Ammi, koda Zahra taje nemar yafiyar budar bakin Ammin wai sai dai taje ta nema gun Ma'u (kujimin rigima), farko Zahra taki xuwa gun Ma'u sanda Abbu ya tsawatar mata kan taje ta nemi yafiyar Ma'u itako Ma'u hadda hararar Zahra kan tace ta yafe kuma kada ta kuma dukanta(impossible inji Bature) Durkusawa Jidda tayi ta dau wayarta da fuskar tayi kaca-kaca ta shige bedroom dinta tana musu murmushin mugunta tasan gobe insha Allah iwar haka Ma'u ta xama 'yar gida a Gidan Ya Bature Matsawa Ammi tayi kusada Ma'u data dauke kai ganin Ammin "Zo mu koma part dinmu tun kan su kashemin kai" Takai hannu tana kokarin kama hannun Ma'u, ja da baya Ma'u tayi tana tura bakinta tace "Bbu inda xani dake ai jiya dake aka hada baki aka raunatamin kafa aka kuma kumbura min jiki, saboda shi Mugun dan lelenkine" Cikin rarrashi Ammi tace "Haba takwarata kiyi hakuri mana wlh babu bakina a ciki" Bbu yadda Ammi bata rarrashi Ma'u dayaxo su koma part dinsu amma Ma'u ta tsaya kai da fata bbu inda xata Haushine ya kama Ammi tace "Idan kikaga dama ki dawwama anan, mai shegen taurin kan tsiya, idan sunga dama suyi pepper soup din namanki ma Wala ko yali am (bbu abunda ya dameni, kuma kada na kara ganin kafafuwarki a part na" Daria Zahra tasa wadda tun daxun ta shigo da Amal a hannunta tayi bacci xata kaita gun Jidda ta kwantar da ita, ta tsaya tana jinsu tana shan daria kasa kasa sai yanxu ta fitar Ta gefen Zahra Ammi ta wuce ta fice daga falon tana mita Ma'u kuma ta koma taci gaba da kallonta hankali kwance Zahra ta wuce Bedroom din Jidda tana dariar dramar Ammi da Ma'u duk da ba yau suka saba ganiba Masu bidar daga farko mafi sauki kuje wattpad@ UmmuSubaya Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATE🤝🏻 Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣5⃣ Washegari tun karfe 6 Bature da Zahra suka gama shiryawa dasheka Bature a Kaduna ya kwana Suna tsaye a parking space Bature ya kira Jidda a waya ta kawo mishi kayan Ma'u kuma ta tabbatar masa Ma'u na bedroom na Mami tana kwance ita kadai Hade fuska Bature yayi kamar hadari Balarabe yasa daria yace "Man duk wannan hada fuskar duk na Ma'u kamar mai xuwa sambisa tunkarar Shekau, lalle Ma'u ta cika boss" Duk sukasa daria banda Bature daya nufi part din Mami Zahra dake saka handbag dinta cikin mota tace "Ai ta'addancin Ma'u yafi na shekau" Jidda data lafe jikin Balarabe tace "Wlh har tsoro take bani, bbu hali ta bayyana a waje bomb bai tashiba, idan kunason xama cikin sauki da ita sai Ya Bature ya xama Buratai ke kuma kin xama Kukasheka" Daria suka sake sawa Balarabe yace "Muma xasu barmu da wata Shekau din ai, idan Ammi ta farga bbu Ma'unta ai sai ta dagawa kowa hankali musamman idan taji Baturene yayi awon gaba da ita" "Idan xata daga mana hankalin ban muma mu tattara mu koma yau" Cewar Jidda tare da dagawa Balarabe jera daya Kasa yayi da murya don kada Zahra taji mexai ce yace "Da hakan xai faru dana more, nayi missing na komai.ssai" Murmushi Zahra tayi data gama jin komai ta xauna a kujerar dake wajen Baccinta take mai dadi don ta gama sakankancewa Bature ya kama hanyar Abuja batada wani fargaba Tsayawa akanta yayi yana kare mata kallon tun daga gashin kanta daya barbaxu ya rufe mata fuska har tafin kafanta, short night gown ne a jikinta iya gwiwa yabi jikinta ssai Hips natane ya janyo hankalinshi kan kallonta wani abu yaji yana masa yawo a xuciarsa Kawar da fuskarsa yayi ya kori shedan hadda cewa "Yar Ma'un nan idan ba shedan ba me mutum xai kalla a jikinta(hmmm Bature kenan)" Kusan 2minutes yana tuna yadda xai tadata, murmushin mugunta ya saki daya tuna favorite tadata dayake lokacinda take primary idan taki xuwan school ta koma bacci Fridge ya nufa ya ciro gorar ruwa mai tsanyi har ya fara kankara ya bude gorar watsa mata a fuska A birkice Ma'u ta tashi xaune tana tattare gashinta don taga wadda yayi mata wannan aika aika ta maida mai martani yanxu basai anjima ba Kara firgicewa tayi ganin Bature na tsaye akan fuskarnan tashi a daure tam wani mugun miyau ta hadewa ta fara magiya "Wlh yanxu xan tafi school, Allah kuwa yanxu xan......." "Up that ur dirty mouth and dress up" Hurga mata hijab na Mami daya dauka a gefen bed din yayi Jiki na rawa Ma'u ta sanya hijab din "Follow up" Bature ya fada a dakile bbu wasa ya bude kofar bedroom din ya fice Sauri sauri gudu gudu Ma'u ta shiga bin Bature Daria Su Jidda suka sa time da suka hangi Ma'u da Bature Jidda tace "Don Allah dubeta kamar ba itace ke wadan nan abubuwanba" Zahra ta mike daga xaman datayi tace "Tom and jerry xanje nasha kallon movie" Rumgumar juna Jidda da Zahra sukai suna sallamar juna Jidda tace "Insha Allah next month xaki ganni" "Yasha'ullah" Cewar Zahra ta janye jikinta daga na Jidda Hakama Bature da Balarabe suka rumgume juna Balarabe yace "Man pls kada ka dinga dibo alluran sojanka kana saukewa Ma'un Ammi" Hararar inda Ma'u ke tsaye Bature yayi yace "To naji Abba, nidai kabimin kanwa a hankali don nasan yanxu kana hannu kada bayan 2months muji wani cikin" Ya sauya topic da Balarabe ya dauko Bayanshi Balarabe ya duka yace "Banason sa ido bbu ruwan mutum dani" Sake juna sukayi suna murmushi Ma'u take tsaye tana binsu da ido a cikin ranta tace " Niko Uban me ya kawoni inyi anan? Yayi ya tafima mutum ya huta wlh, ya saura Anty Jidda itama ta tattara na koma free world na (rashin sani yafi dare duhu inji hausawa)" Bayan sun gama sallamar juna Bature ya shiga driven site ya xauna, abunda yake burge Family dashi kenan duk matsayinshi a Soja duk kudin gidansu Sam baya bari driver yayi driving dinsu shida iyalinsa, shida Kansa ke driving "Ma'u shige muje" Cewar Zahra tana kokarin shiga motar Ido Ma'u ta xaro tanama Zahra kallon mamaki "Baxaki ji menace bane ko sai Ya Bature yaxo ya miki da yaren da kikafi fahimta" Zahra ta sake cewa tana rufe kofar motar Ganin kofar side din Bature na girgixa yasa Balarabe saurin tura Ma'u data tsaya kamar mutum mutumi tana kallonsu don Neman Karin bayani cikin motarta ya kulle Ta bashi tausayi ssai Sam bayason tun anan Bature ya kirbata Jam motar Bature yayi ya fice a Bature estate Mamaki, firgici, da tsoro su suka lullube Ma'u da hawaye keta ambaliya a fuskarta, tanason karin bayani amma bbu mai fahimtar da ita Saura kiris fitsari ya xobo mata lokacinda taga suna fita daga garin Kaduna Zahra kam ma ta manta da wata Ma'u sai hira ta ke ma Bature na mugunta ya murmusa don baya murmushi sai ta baci Wani raxanennen ihu Ma'u tasa mai raxana duk wadda yaji Karfin ihun yayi tasiri a kunnen Bature sake siterin motar yayi yana kokarin toshe kunnensa yama manta yana tuki Tangal tangal motar ta fatayi kan titin, ga tank na Total oil ya nufo saitin motar Sautin Haduwar karfe da karfene ya cika wajen wani kiyyyyyyy........... Kakeji Me kuke xato xai faru? Idan bbu abunda ya faru wani irin xama Ma'u zatayi a GIDAN BATURE? Ya kuma 'yan GIDAN BATURE xasu kare da Ammi idan ta fahimci Ma'unta bata BATURE ESTATE? Kuyi hakuri da karancin page nan Night duty nake banda isheshen lokaci ga Fans ta ko'ina suna bidar ci gaba My Fans ❤ Duk inda kuke ina yinku ssai Irin ssai nan fah Heart you all♥ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE Allah ya baka lfy Admin of Admins Yahya Hayat Allah yasa kaffarane😥😥 Jinjina ga Fikra Writer's Association Mussamman Rufaida Omar Bingel Allah ya kara basira nagode da kaunarda kuke nunamin❤❤ Gaisuwa Maman Fauwaz Aisha Bala Maman Abdul Da duk wadda ban ambaci sunansuba Ina yinku irin totally nan RUFAIDA OMAR FANS (ROF) Allah yabar xumuncin soyayya🤝🏼 0⃣6⃣ Cikin xafin nama Bature ya kama siterin motar don kaucewa Tank din, Amma sanda Tank din ta goge jikin motar Suna wucewa Bature yayi Hamdala tare da limshe ido, Zahra da ta gama sadarkarda rayuwa da sauke ajiyar xucia tace "Alhamdulillah" MA'U kam bbu magana don har ta fara digar fitsari tsabagen tsoro, sai raba ido take kamar mage Ta mirror mota Bature ya balla ma Ma'u harara yace "Shegiya mayya wlh sai dai ki kashe kanki badai niba" Duk da firgicin da Zahra ke ciki bai hanata sa daria ba tace "Allah ya kare na gaba" KUJE BARRACKS ABUJA Sunan kawai da Ma'u ta kalla tasan ta kade ba karamin jin jiki xatayi anan ba ga Ya Bature Anty Zahra (sey ko Allah wadi inji Fulani) Suna shiga cikin GIDAN BATURE Zahra ta xabawa Ma'u bedroom mai kyau tasa masu aikinta suka kai kayan Ma'un Duk kyau da tsaruwar bedroom din bai burge Ma'u ba damuwarta kawai ta ganta a Bature Estate kusa da Amminta Kasan tiles ta xauna ta fara fanshe kukan da bata samu tayi a mota ba Wucewa bedroom dinsa Bature yayi wanka ya fara kan yaxo ya haye kan bed ya fara baccin gajiyar dayayi kwanaki Ga Zahra ma hakane wanka tayi ta haye bed dinta tayi bacci Kuka Ma'u taci ssai har ta fara kallon dishi dishi fararen idanunta sun koma jaja wur Anan kan tiles baccin wahala ya kwasheta 1:10 alarm na wayar Bature ta tasheshi daga bacci, mika yayi hadeda salati ya nufi toilet yayi alwala ya fito ya nufi bedroom na Zahra Gaban mirror ya sameta tana make up daga bakin kofar ya tsaya yace "Tun daxun kika tashi kenan?" Murmushi ta sakar masa tace "Eh tun 12:30 na tashi" Baki ya tabe yace "Barin wuce masallaci kan in dawo ki tabbatar kin kintsa min bedroom na" "To ranka shi dade" Zahra ta fada tana mikewa don ta iso gabanshi "Dakata Madam masallaci fah nace miki xanje so kike ki karyamin alwala" Bature ya fada yana kokarin barin dakin Murmushi Zahra tayi a hankali don kada ya jiyota tace "Mutum sai jarabar tsiya" Fita Zahra tayi ta nufi bedroom na Ma'u A hankali Zahra ta Shiga tada Ma'u, dakyar Ma'u ta tashi tana goge idanunta da suka kumbura ssai "Tashi kije kiyi wanka kixo kiyi Sallah" Kuka Ma'u ta saka data tabbatar ba mafarki bane Gidan Ya Bature ta dawo "Kukan fah, Oyo tashi kiyi abunda nace kiyi" Zahra ta fada cikin daga murya Ko a jikin Ma'u sai ma kara sautin kukanta datayi tana cewa "Nikam bbu abunda xanyi a maidani gida ni baxan xauna dakuba" Tsawa Zahra ta daka mata "Ina wasa dake Ma'u baxaki tashi ba ko sai na dakaki" Sarai tasan kirbata Zahra xatayi shiyasa ta mike tana kukanta ta shiga toilet tana gunaguni "Ni wlh gida xaku komar dani, dukkanku mugayene shiyasa Allah ya hadaku aure" Kai kawai Zahra ta girgiza ta nemi waje a bakin bed ta xauna tana jiran fitowar Ma'u don idan bata tsaya a wajenba Ma'u xata bata musu lokaci wajen cin abinci Kusan 13 minutes Ma'u ta dau kan ta fito daga toilet tana tuttura baki tana hararar Zahra kasa kasa, kai tsaye closet ta nufa ta ciro kayanta a gaban Zahra tasa ko'a jikinta, Zahrar cema ta kauda kan ta Bayan ta idarda Sallah ta daga hannunta "Allah gani a hannun mugayen bayinka, ya Allah ka fiddani daga hannunsu cikin gaggawa, nasan Allah ka hukuntani ne don jiya banyi sallar isha'i ba sai yau da asuba shine ka hadani dasu, Allah na tuba ka yafeni Allah kamin katanga dasu ka raba tsakaninmu har abad..........." A fusace Zahra takaiwa bakin Asma'u duka "Shegiya rashin kunyarkin yakai a gabana kike addu'ar nan, to bari na fada miki xama a gidan nan daram dakam bbu ke bbu barin gidan nan sai aurenki" Hannun Ma'u tasa tana shafa labbenta don duba ko jini ya fita ba karamin bugu labbun suka shaba Wani kukan Ma'u tasa tana gunaguni kasa-kasa Kara hasala Zahra tayi ta daka mata tsawa "Ki rufewa mutane baki, nan ba Gidan BATURE bane nan Gidan Ya Bature ne kuma barrack na sojoji idan kikace xakima mutane abunda kike gaban Ammi sai na dakaki na kuma turaki gard room, kafin Ya Bature ya dawo ya miki tsinennen duka kinfini saninshi ai" Ma'u har ta manta da a Gidan Bature take, sharewa hawayenta ta shiga yi da hijab datayi Sallah tana kukan xuci Bature na dawowa daga Sallah ya shiga bedroom dinsa, da mamaki yake kallin daki yadda ya barshi haka ya samu Abunda yafi tsana yabada umarni akiyi ssai abun ya bata masa ransa A fusace ya fito daga dakin ya shiga kwadawa Zahra kira Zahra najin irin kiranda Bature yake mata tasan bbu lfy, case din Ma'u ya mantar da ita aikinda ya bata sai yanxu ta tuna, ido ta xare tace "Nashiga uku Ma'u kin yanjomin" Ita kanta Ma'u ta tsorata da irin kiran "Ashe ba ita kadai kewa wannan Mugun kiranba" Kasa amsa kiran Zahra tayi tana zulumin mexai faru don baxata manta ranarda ya mata dan banxan duka akan yasata hada masa tea ta manta tayi bacci bata hadaba Tausayi da daria su suka haduma Ma'u lokaci gudu "Ji yadda take xare ido kamar mata sun tare barawo a daki kamar ba yanxu ta gama xaxxaremin idoba, ko bbu komai yanxu nadanji dama dama tunda bani kadai xai dinga na dukaba" Turo kofar Bature yayi da karfi ya shigo, wani mugun kallo yake aikawa Zahra data fara hawaye, da sauri taje gabanshi ta sunkuya ta kama kafarsa "Don Allah Sweetheart kayi hakuri wlh na manta ne ina nan ina shirya Ma'u" Duban Ma'u yayi wadda ta tsadda kanta kasa don gudun kada ya sauke mata haushin laifinda ba nata ba don ba yau suka saba hakan ba "Ita Ma'un jaririyace dasai kin shiryata?" Bature yayi tambayar har yanxu idonsa nakan Ma'u "Taki shiryawa ne sai kuka take wai a maidata gida" A raxane Ma'u ta dago kanta tana dubi Zahra daga bisani ta maida kallonta ga Bature wadda ke mata kallon xan babbalaki Fashewa itama tayi da kukan neman afuwa "Wlh na daina, Allah baxan sakeba xan xauna anan har karshen rayuwana" Yadda tayi tsosai ya bawa Bature daria amma ya kunshe kayansa yajanye kafarsa daga rikonda Zahra ta masa ya fice yana cewa "Saura na rigaki isa dakin" Da gudu Zahra ta mike tabi bayansa , yayinda tabar Ma'u na share hawayenta tana mitar wai Zahra ta mata sharri so take kawai Bature ya daketa(kujimin Ma'u) Bature Estate "Fateema, Fateema, Fateema" tun daga bakin part din Mami, Ammi ki rangadawa Mami kira Mami dake bedroom a lokacin ta idda Sallah Isha'i ta fito da sauri don tasan za'a Rina A falo sukaci karo daga ganin fuskar Ammi ranta yayi baci "Wato kina kallo Ma'u taxo ta kwashi kayanta na part na gaba daya ta dawo dashi part dinki, don ki nunamin uwa daya uban dayane keda marigayiya Asma'u sai kika amsheta ko, tokada ki manta anan(ta nuna cikinta) Muhammad ya fito, kuma Abdullah (babansu Mami) ni na bar mishi nono ya kama kinga ta ko'ina na fiki iko da Ma'u" Kai kawai Mami ta tsadda kasa daman tasan komai kanta xai dawo shiyasa ta hana wannan al'amari nan ma wai Ammj batasan tafia Bature yayi da Ma'u ba " ke baki san Ya Bature ne ya tafi da Ma'u ba" Cewar Batool dake xaune a falon tana assignment Kirji Ammi ta dafe ta kalli Mami ta kalli Batool "Ke don ubanki me kikace, Bature Mugu shiya tafi da Ma'u, kinga bana wasa da ubanki balle ke don haka fadamin gaskia" Baki Batool ta tura tace"ai nima ba wasar dake nakeba shiyasa na fada miki gaskia " "Fateema abunda ta fada hakene?" Ta tambayi Mami tana kallonta "Ammi nima bada bakina ya tafi da ita ba" Daka salle Ammi tayi ta dire tace "Kan uba wlh baxai sabu ba, ina karyane duk wadda ya bawa Bature bakin tafia da Ma'uta wlh a yanxu yanxun nan ba sai anjimaba xai bashi bakin dawomin da ita, ke don ubanki tashi ki kirawomin kowa da kowan Gidan Bature suxonan su ina son ganinsu kuma duk wadda ya batamin lokaci yasan sauran" Yadda Ammi tai maganar bbu wasa yasa Batool saurin mikewa gudun kada ta kawo wargi Ammi ta mammaketa ta fice Dakyar Mami ta lallaba Ammi ta xauna a kan kujera tanata mita Bayan 10 minutes kowa da kowan Gidan Bature ya hallara a falon Mami, duk wadda ya iso yaga fuskar Ammi sai yasha jinin jikinsa Cikin bacin rai Ammi ta fara magana "Wani Uban Asma'u ne ya bawa Bature ikon tafia da Ma'u don wannan umarni sai daga bakin Moddibo Hamman Ubana kenan, shi sai xai iya bada umarni bada neman shawarata ba kuma umarnin ya xauna, ganin kuma yanxu shi Modibbon ya rasu to sabon ubana din yayi gaggawar kiran Bature kamar yadda ya bashi umarnun tafiya da ita ya dawomin da ita yau din nan basai gobeba" Baki Jidda, Batool da Ummi suka tabe lokaci guda Cikin rarrashi Abba yace "Don girman Allah Ammi kiyi hakuri ki bar Ma'u ta xauna a can" Mugun harara Ammi ta hurga ma Abban "Yanxu nasan ashe Kaine ka bawa kanka matsayin Modibbo Hamman" Cikin sauri Abba ya girgixa kansa "A'a Ammi bbu wadda ya bawa kansa wannan matsayi" "Toh ga xahiri ga abu a bayyane" Cesar Ammi Jidda data kagu a sallameta don har ta fara bacci aka tasota tace "Wai nikam Gidan Ya Baturen kabarine da Ma'u baxata iya xama ba, akan annoban Ma'unki kinbi kin dagawa mutane hankali" Kuka Ammi tasa hadda hawaye "Shikenan dunia taxo karshe, yar uwarki kike kira da annoba, Ku kuma kuna kallonta tana ciwa ni uwarku mutunci" "Idan na sake jin kin bude bakinki a wajen sai na bata miki rai, don Allah Ammi kiyi hakuri" Cesar Abba dayaxo ya durkusa gaban Ammi, haka Abbu ma yayi suna lallashinta Amma Sam Ammi ta dire tace "Wlh baxan bar kukan nan ba sai kun kira Bature ya maidomin da Ma'uta Allah nasan ko kwana daya Ma'u tayi a Gidan Bature sai na kabari ya fita jin ddi" Ba don Abba yasoba ya dau waya ya kira Bature Yunwa ne ya fito da Ma'u daga bedroom dinta rabonta da abinci tun jiya daddare don ko da Zahra tace taxo suci lunch banxa da Zahra tayi Bature kuma yace abarta ai yunwan ba kanin Ammi bane balle ya raga mata Ai kuwa ya mata mugun kamu dakyar ta samu ta idda Sallah isha'i, ta nufi inada ta tabbatar dining space ne Cikin sa'a taci karo da abinci kala-kala da chief Samuel ya hada na dinner Har Ma'u ta dau plate xatayi serving kanta ta hangi wata tana kokarina shiga wani daki da alama yar aikine Da karfi tace "Ke xonan" Bbu musu Tawa mai aiki taxo gaban Ma'u cikin gurbataccen hausarta tace "Gani Madam( su Madam Ma'u) Wani dadine ya xiyarci Ma'u don tanason girmamawa haka take da masu aikin gidansu ma duk wadda kece mata Hajiya Ma'u to suna shiri ssai Jan dinning chair tayi ta xauna irin xaman Madam tace " kiyi serving dina" Marairaice fuska Tawa tayi tace "Sorry Madam sai anyi serving na Sir kan ake na kowa" "Uban Uban Sir Oyo xok..........." Sauran kalaman tayi saurin hadiyesu ganin Bature da Zahra a kanta Ba karamin raxana tayiba da sauri ta mike daga kan kujerar tana raba ido Bbu shiri Tawa tabar wajen tayi inda ta fito don daman ba itace mai serving dinsu ba Ganin baida niyar hukunci yasa Zahra ja masa kujera ya xauna itama ta xauna tayi serving dinsu, har a lokacin Ma'u na tsaye kamar an dasata "Zauna kici abincinki idan kin gama sai ki nunamin Uban Ubana din, idan xaki kabari ki tono sa nema ya rage naki" Kasa kasa Zahra ke dariar mugunta, yayinda Ma'u ta xauna tana hawayen tausayin kanta Sun dau kusan minti 15 suna cin abinci jefi jefi Zahra kema Bature magana sai dai ya kada kai kawa tsabagen miskilancinshi Itako Ma'u dakyar take hadiye abinci don ko taste nashi bata ganewa tsabagen tashin hankali A tare Ma'u da Bature suka bar kan dinning din suka koma kujerar cikin falon suka xauna Ma'u ko baxan kunne tayi Rana jiran Cesar Bature " da a gidane iron wannan Samar da tuni na waske gun Amm...." Bata karasaba jin muryan Bature na magana "Da alama kin gama tashi ki fara favorite dinki kan kixo ki nunamin Uban Ubana din" Bbu musu Ma'u ta mike ta hau frog jump duk da ranta bayaso amma bbu halin musu ya bubbugeta kuma tayi Bai kai minti 1 da farawa ba wayar Bature ta hau ringing Zahra dake kwance a jikinka tasa hannnu ta miko mai wayar ganin sunan Abba yasata sa daria tace" To Ammi ma ta fara tata" Baku Bature ya tabe yayi picking call din Ummu Subay'a♥ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE Gaisuwa ta musamman ga Ummu Muneeb Happy Anniversary🎂🎂 Kainuwa Writer's Association Allah ya kara mana Basira, hikma, Fikrah da haxaka Allah ya kara mana son junanmu Jinjina ga Batool Adam Jattko Anty Fauxy (Mrs Talba) Maman Rufaida Zainab Goni Maimuna Matar Abdullah Halima Mk Khairy Da duk WRITER'Sna KAINUWA wadda ban ambaci sunansuba KAINUWA DASHEN ALLAH BA DASHEN MUTANEBA 0⃣7⃣ Handsfree Bature yasa bayan yayi picking na wayar Maimakon yaki muryan Abba sai yaji na Ammi "Ba Bature kake ba ko Nasara kake ka dawomin da Ma'u ko na wanke kafa naxo Abujan don kasan Abujan ba bako na bane tun kan na haifi ubanka nake xuwa Abuja" Hannu Zahra tasa ta rufe bakinta da daria ke shirin kubce mata kada Ammi taji ta samu nata kason Tsayawa cak Ma'u tayi tana Allah Allah Bature ya yadda ya maidata "To ni meya dameni da sanin Abujanki, Ma'u dai gata da yardarta naxo da ita, idan kuma kin musu gata kiji daga bakinta" Cewar Bature yama Ma'u dake kallonshi alama taxo Jiki bbu karfi Ma'u taje gaban Bature ta durkusa,idonta sai tsiyayar kwalla yake "Ko kunne dubune a jikina wlh baxan yadda Ma'u ce ta amince xata bika ba dan rainin hankali" Mikawa Ma'u wayar yayi tare da mata mugun kallon kashedi Jiki na rawa Ma'u ta amshi wayar cikin sanyin murya tace "Hello Ammi" A dayan bangaren Ammi tace "Ma'uta ya akayi kikabi Bature, ni nasan ba da amincewarki bane koh" Kai Ma'u ta daga alamar "eh" kamar Ammin na gabanta, kafarta Bature ya shure, tayi saurin cewa "A'a da amincewata ya tafi dani, ni nafison xaman nan" Ganin kuka na shirin kubce mata ne yasa Bature hanxarin karbar wayar yace "To ai kinji da kunnenki sai kibar mutane su huta" "Duk wannan mana kisanka ce dan goyon Hauwa ai bbu abunda baxaka iya......." Kyat Bature ya katse kirar don bayason a xaga masa Umminsa "Oya tashi kiban waje Mayya" Cewar Bature yana kara janyo Zahra jikinsa Tashi Ma'u tayi ta nufi bedroom din tana kuka a hankali gudun kada Bature yaji ta kuma wani laifin Bature Estate Mikawa Abba wayarsa Ammi tayi tace "Nidai wlh ban yarda Ma'u bace ta amince tabi Bature kawai makiyane suka shirya koma kuma nasan manakisankine Hauwa" Murmushi Ummi tayi don idan da sabo ta saba jin irin wannan daga bakin Ammi "Kuma ya xama dole Shukrah ta tattara kayanta ta koma part dina don baxan xauna nidai kamar mayyaba" Ammi ta dora xanceta hadi da mikewa don barin falon Abbu da Abba suka Mara mata baya hadi da lallashinta Ummi ma mikewa tayi tace "Oya Shukra mike muje ki tattara kayanki ki koma tun kan ta biyoki" Daria Batool tasa tace"second Ma'u saura kema ki dinga hada bomb" Duk daria suka saka Jidda tace "Su Ma'u ansan an shiga Barrack bakuji muryanta har wani laushi yayi Ba" "Idan kika bibiyema lokacin tana punishment" Cewar Batool tana kokarin shiga bedroom din Mami Haka duk suka watse suna dariar Ma'u Washegari sai 8:30 Ma'u ta fito daga dakinta, Zahra ta hango xaune tana kallon tashar Zee Tv Fuska a hade taje ta xauna kusada Zahra tace "Ina kwana Anty" Janyota jikinta Zahra tayi tace "Lfy klau Ma'un Ammi, ya kuka? Ya bakunta? Ya kewar Ammi? Hawayene ya taru a idon Ma'u kamar xatayi kuka tace " don Allah Anty Zahra ki taimakamin ki roki Ya Bature ya maidani Kaduna wlh na daina rashin jin, xan kiyaye komai Allah" Murmushi Zahra tayi tace "Idan kinason ki koma Kaduna sai kin natsu ssai Ma'u, daga gidannan ki fara natsuwa idan Ya Bature ya ga kin natsu nasan dakansa xai maidaki basai an rokaba" Tura baki Ma'u tayi tace "To kiramin Ammina mu gaisa kinga ko wayata ban daukaba" Kada kai Zahra tayi tace"bbu ruwana so kike Ya Bature ya sassaba mana" A hankali Bature ke saukowa daga stair case, uniform ne a jikinshi ya amsheshi ssai sai wani kyalli yake a ciki, fuskarsan nan tanan kamar yadda take bbu wata walwala a tattare da ita Harara Ma'u ta watsa mishi ta gefen ido tace "Ga kyau bbu kyaun hali" Murmushi Zahra tayi dataji me Ma'u tace, dan buginta tayi a baya kasa kasa tace "Bakyason komawa Kaduna" Dan tura bakinta tayi tace "Ina kwana" Baki Bature ya tabe ya wuce dinning space ko kallo bata isheshiba Itama Ma'un tabe bakin tayi Rabata da jikinta Zahra tayi tace "Dagani kigani naje nayi serving Babyna" "Hmmm" Ma'u tace ta gyara kwanciyarta kan 3sitern "Baxakiyi breakfast din bane" Cewar Zahra dake tafia dinning space "Sai kun gama" Ma'u tace ta maida hankalinta kan TV A yangance Bature ke cin abincin yayinda Zahra ta tsaresa da ido tana murmushi "Madam kallon fa na menene" Sipping na tea yayi kamar bada ita yake maganar Ba don idonshi nakan Ma'u "Honey wlh kullum kara kyau kake, kamannin Turawan sai kara bayyana yake, inda na godewa Allah Mijinah bbu ruwanshi da wasu matan duk da kasancewarsa mabukaci" Zahra tayi maganar tana kokarin kai spoon din Russian Potato's bakinta Murmushin Rabin baki Bature yayi yace "Saboda Zahrarsa na bashi dukkan hakkinsa kuma tana masa yadda yakeso" Murmushin jin dadi Zahra tayi bata kara wani kalmaba don tasan halin abunta bayason Jan xance Tsab Bature ya karanci Ma'u tanason kallon fina fanan soyayya, duk inda take Zee TV na wajen, idan ana xuba love har wani limshe ido take kamar wata mai Masoyi Ko yanxu ma love ake xubawa a film da ake haskawa a Zee TV limshe idonta tayi hadda wani dan mika duk Bature yana kallonta Dafe kansa yayi da wata xucia tace masa "Kodai ta dau irin Sha'awar kane" Kai ya girgixa "No idan ta dau akwai matsala ai baxata taba iya jurewa ba" " tunanin me kake Sweety" Muryan Zahra ce ta katse mai tunanin dayake, ya sauke ido daga kan Ma'u ya mayar kan Zahra yace "Abunda ya shafi aikine Darling" Bbu wadda ya sake magana har suka kammala break fast Bature dai jefi jefi yana kallon Ma'u After One Month Shakuwace ssai ta shiga tsakanin Ma'u da Zahra ssai sun fahimci juna Ma'u ta fahimci xafin Zahra sai an tabota ne take nuna, ita kuma Ma'u bbu hanyar daxata tabota shiyasa take jin dadin xama da ita Itama Zahra ta fahimci fitinar Ma'u ganin idon Ammi ne don yanxu kamar ba itaba, sai dai son jikin har yanxu yana nan wannan nema kesa wataran ajisu Ma'u da Goga Bature kam bbu yabo bbu fallasa, idan Bature sukayi nisa Muhammad yaxo suna hira da shima tare da Zahra, idan Bature na goshi kuma ko kulasu bayayi A satin ne Bature suke shirye shiryen xuwa England don hallaran yayesu Hisham da Abdullah daga Cambridge University Ana washegari xasu tafi Balarabe da Jidda suka iso Abujan Jidda da Balarabe sunji dadin yadda sukaga Ma'u ta sauya, Jidda hadda wani doronta wai ta iya bada shawara Zaune kan bed Bature yake yana aiki a laptop dinsa yayinda Zahra ke hada musu kaya Bayanta gama ta xauna a bakin bed din tace "Sweety har yanxu banji kayi magana akan inda Ma'u xata xauna kan mu dawo, ko xa'a barta anan ita dasu Tawa" Kamar badashi take maganaba sanda ya gama abunda yake cikin laptop din ya rufe ya ajiye a kan bed side table, ya janyota jikinsa yayi kissing na neck dinta kan yace "Nariga na gama magana da lieutenant Shehu xata xauna a can kan mu dawo" Shigewa ssai Zahra tayi jikinshi tace "Ai kuwa Matarsa Falmata tanada kirki, Ma'u xataji ddin xama wajenta" Bakinshi ya tura cikin nata ya farasha abun mamaki sai xuciarsa na xayyano mass kalar bakin Ma'u dashi yakesha xaifi wannan dadi Rintse idonsa yayi yana kokarin kawarda tunanin a xuciarsa amma ina ya kasa, komai ya taba na Zahra sai ya dinga imaging da nake Ma'u ne dayafi wannan dadi Pls kuyi hakuri da wannan Heart you all fans♥ Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:08] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 0⃣8⃣ Bature Estate Zaman Gidan Bature yayi dadi ssai ga ahalinta, bbu tashin hankali da raba fada ko fargaba kowa jin dadin rayuwarsa yake Hatta 'yan aikin Gidan sun samu sariri don suma Ma'u tasa su a gaba Zaman Ammi da Shukrah gwanin sha'awa bbu uhmm bbu uhm uhm Ita kanta Ammi ta samu kwanciyar hankali har tadanyi kiba, gudun kada a mata daria ne yasa take maganar Ma'u Xaune Shukrah da Batool suke a garden Batool na chatting yayinda Shukrah ke karanta The Still Born na Zainab Alkali Kowa ya maida hankali kan abunda yake Ihu Batool tasa dataci karo da status na Hisham da Abdullah sunyi posting pics na Graduating dinsu " wooow wannan damuwar kyaun fah,Sis dubi yadda Bature Family muka haskaka a England " Karbar wayan Shukrah tayi "Woow kyau kenan, ji yadda Ya Bature ya saje cikin Turawan nan" Karbe wayarta Batool tayi taci gaba da kallon pics din tana yabawa Hade rai Batool tayi ta tura wayarta kan table dake gabansu taja dogon tsaki Da mamaki Shukrah ke kallon Batool tace "Sis meya faru kuma?" Wani tsakin Batool taja tace "Dubi yadda Ya Abdallah ya rumgume yar iskan nan kamar wata matarsa" Daukar wayar Batool Shukrah tayi ta dubi pic din da Batool ke magana Daria Shukrah tasa tace "What's wrong, nidai banga komai anan ba Sis, kodai kina cikine" Harara Batool ta ballawa Shukra tace "Waje nake ba cikiba yar renin sense" Daria Shukrah ta kuma sawa tace "Idan tayi tsami maji" Kwantarda kanta Shukrah tayi kan kujerar datake xaune, ta limshe idonta, a xuciarta tace "Koda son Ya Abdallah xai kasheni baxan bawa kowa damar fahimtar meke cikin raina ba" (Toh fah wata sabuwa) Kuje Barrack Xaman Gidan Shehu yayiwa Ma'u dadi ji take kamar kada su Bature su dawo Falmata irin matanan ne da'ake kira kaitsatattun mata, ta iya komai don janyo hankalin miji Tunda ta dora idonta kan Ma'u jininsu ya hadu jinta take kamar kanwarta uwa daya uba daya Fahimtar wacece Ma'u yasata cin alwashin sai ta xamar da Ma'u katsaitacciyar mace Da dabara Falmata ta fara nunawa Ma'u hanyar xama katsaitacciyar mace Yau kwanar Ma'u biyu a Gidan Shehu Suna kitchen Falmata na kirki Ma'u na kallon komai Falmata ta dubi Ma'u tace " Asma'u ki kalla da kyau inaso idan kin koma gidanku kije kidanga ma Oga Bature" Baki Ma'u ta tabe tace "Sai dai idan nayi aure nama Mijinah amma baxanwa Ya Bature ba, kinga ma can chief Samuel ne keyi" Cike da mamaki Falmata tace "Kina nufin Zahra batawa Oga Bature abinci" Kwafa Ma'u tayi tace "Tab wlh bata girki, bana tsammanin ma ta iya don gidanmu masu aikine ke girki, Mami Umman Ya Bature ce kawai ke girki a Gidan mu" Kai Falmata ta kada tace "Ya kamata ki koyi girki idan kinason ki xama Tauraruwa a wajen mijinki" "Toh ai banda wadda xata koyamin" Cewar Ma'u tana tura bakinta cikin shagwaba Murmushi Falmata tayi tace "Drama Queen shiyasa Babynah yace yanason dramarki, yanxu abunda xa'ayi idan kin koma sai ki dinga xuwa ina koya miki" Wanke hannuwanta Ma'u tayi data gama yanka albasa tace "Ai Ya Bature baxai yardaba" "Xai yarda mana idan na rokeshi" Falmata tayi maganar tana dauko flask don juye kunun gyadar data gama Satinsu Bature daya a England suka tattaro suka dawo Nigeria tare dasu Hisham Gidan Bature Zaune suka a Palo bayan kowannensu ya kintsa kansa Hira suke ssai suna daria banda Bature dayayi kicin kicin da ransa kamar yadda ya saba jefi jefi yake tsoma bakinsa cikin hirar " yaushe xaku gangara Kaduna ne" Jidda ta tambayi su Hisham "Jibi insha Allah xamu gangara" Hisham ya bata amsa Daria Abdallah yasa yace "Ammi ikon Allah" "Ammi dake Kaduna meya hadaka da ita" Balarabe ya jefa masa tambaya Ajiye wayarsa gefensa Abdallah yayi yace " yanxu Shukrah ke isarmin da sakonta wai mu dawwama Gidan Ya Bature kada mu dawo" Duk sukasa daria banda Bature daya tabe baki Hisham yace "Yanxu kuma mutum xai koma ya tararda bakin cikinta da Ma'untan nan" Jidda dake bawa Amal Nono tace " ai kana tare da Ma'u, tuni ta dawo nan" Cike da mamaki Su Abdallah suke kallon Jidda Kai Abdallah ya girgixa yace "Ban amince ba Jidda, na tabbatar da Ma'u na Gidan nan bbu abunda xaisa hanata fitowa" Daria Zahra tasa tace "Ma'u damuwa hadda kuma kun San halinta, tana can anguwa mun bada ajiyarta kan mu dawo" "Allah sarki duk wadda aka kaiwa ajiyar Ma'u an hada da aiki" Hisham yayi maganar yana daria "Silent pls" Cewar Bature lokacin da yake kiran Wayar Shehu Gidan Shehu Daga wanka Ma'u ta fito, shafe jikinta tayi da lotion dinta masu kyau tasa Riga da sikat na atamfa, tana kokarin daura dankwali Falmata ta shigo dakin da sallama Amsawa Ma'u tayi tace "Yawwa Anty pls xoki dauramin Dankwali irin yadda kika daura taki jiya? Murmushi Falmata tayi tace " fuskarki ma yaci make up Drama Queen don kayan yayi matukar amsarki kamar Celebrity " Murmurshi Ma'u tayi taji dadin yabonta da Falmata tayi Rangadawa Ma'u make up Falmata tayi, takuwa yi kyau ssai, dauri mai matukar kyau Falmata tama Ma'u Nan kyaun Ma'u ya bayyana na aslin fulanin Congola Farace Sol Ma'u irin hasken Fulanin Congola, fuskarta dogone mai dan fadi, fararen idanuwantane ya karawa Fuskarta kyau, lips dinta masu dan kauri hadda wani layi layi a jiki masu matukar kyau Baxa'a kirata doguwaba kuma bata cikin gajeru, shape nata 8figure ne wato akwai dukiyar Fulani ga kuma maxaunai tare da hips, cikinta kuma a shafe kamar wadda bata cin komai "Tabarakhallah Mashallah" Cewar Falmata data gama shirya Ma'u tsaf kamar wata Amarya Juyawa Ma'u tayi ta dubi kanta a mirror sai murmusawa take don tasan ta gama kyau, ji take kamar na ita bace "Kinga ina trolleynki, muje driver ya maidake yanxu Babynah ya kira Oga Bature yace a maidake" Kwabe fuska Ma'u tayi kamar xatayi kuka tace "Nidai bbu inda xani kawai su barni nan nafi jin dadin xaman nan" "A'a Drama Queen rufamin asiri kixo muje, ko ni ban goyi bayan xamanki nan ba, kina wannan daukar wankan ai sai Baby yace shidai sai Drama Queen ya korani Maiduguri" Ma'u batasan lokacin da tasa daria ba tace "Na shiga ukuna wlh baxan auri Uncle Shehu ba" "Koma yayane muje nikam" Har bakin Mota Falmata ta raka Ma'u "Wlh xanyi missing naki Drama Queen" Cewar Falmata tana rufe murfin motar "Nima xanyi Missing dinki Antynah" Ma'u ta fada tana maida hawayen dake shirin xubo mata Gidan Bature Cilla Amal Abdallah keyi sama, sai daria yarinyar ke barewa dashi Zahra dake kallonsu tana sha'awa inama diyarta ce tace "Amal batada tsoro Sam kamar Goggonta Ma'u" "Kai Zahra pls daina hada diyata da Ma'u, ai idan Amal ta dauko Ma'u sadakarta xan baku" Jidda tayi maganar tana duban Amal din Tawa ce ta shigo falon da sallama dauke Trolleyn Ma'u Zahra na ganin trolley tace "To Ya Hisham ga mutumiyarka ta iso" Duk duban Tawa sukayi Jidda tace "Ina Ma'un take" "Tana xuwa" Tawa ta bawa Jidda amsa ta wuce Bedroom Jidda Da sallama Ma'u ta shigo falon tana cat walk da Falmata ta koya mata Duk ido suka xuba mata cike da mamaki Bature kam kamar wani mutum mutumi kafe Ma'u da ido yayi wani abu da bai tantance ko meye bane ya shiga yawo a xuciarsa, wani felling na musamman yakeji Hakama wajen Abdallah har wani limshe ido yake yana jin wani bakon yanayi na xiyartarsa, take ya tantance Sone "Mr Bature kana cikine" Balarabe yaxo daidain kunnen Bature ya rada masa Wani mugun kallo Bature ya watsawa Balarabe yace "Allah ya sawwake Zahrata ta isheni, mexanyi da wannan kucakar" Ganin hankalin Zahra na dawowa kansu ne yasa Balarabe Jan bakinsa yayi shiru "Woow Ma'un Ammi kece haka kamar wata celebruti" Cewar Jidda tana murmushin ganin Ma'u tayi fes Itama Ma'u murmushi ta sakar musu, wadda yasa Bature Mutuwar xaune hadda wani limshe idonsa Duk halinda yake cikin Balarabe na lura dashi, murmushi kawai Balarabe yayi yana hasaso budurin daxa'ayi nan gaba Nagode da addu'arku Fans Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Ina taya daukacin al'ummar duniya murnar Babban Sallah Allah ya maimata mana ya nuna mana ta badin badada Mahajjatan mu kuma Allah ya karbi ibadunsu ya dawo dasu lfy Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE Fans banida bakin godia da irin addu'o'in da kuka sambadamin Nagode ssai sai dai nace Allah yabar zumuncin Kaina Dirar mikiya nayi a garina BORNO da YOBE, duk da ku bayinane amma jininku dake gudana jikina yasa baxan mantaku ba Yakaru Yakura Yagana Falmata Fanni Hawwa Mrs Zanna Mrs Barma Mrs Indimi Mrs Mandira Mrs Banki Mamin Gana Mamin Ari Ummu Sarki Ummu Maina Ummu Shuwa Amiratul Arab Da duk 'yan kungiyar KANUSHUWA Ina alfahari daku Kuma ina muku BARKA DA SALLAH 0⃣9⃣ Zama kusada Zahra Ma'u tayi a kujerar dake kallon nasu Bature Dan tura bakinta tayi tace "Sannunku da dawowa" Duk suka amsa mata banda Bature dake satan kallonta lokaci xuwa lokaci Kwantarda kanta tayi a jikin Zahra tace "Nayi missing dinki Anty" Shafa bayanta Zahra tayi tace "Nima nayi missing dinki Ma'un Ammi, yaki ka bar Falmata?" "Tana lfy tace tana gaidaki ma" Cewar Ma'u tana kara shigewa jikin Zahra Baki Jidda ta tabe tace "Allah yasa baki mata ta'asa ba" Tura baki Ma'u ta kuma tace "Bbu abunda na mata har cewa take dana xauna amma tana tsoron kada na kwace mata Miji, kamar ance Mata inason mijinta" Duk.sanda ta basu daria, Abdallah yace "Babu ruwanki da Mijinta auren gida xakiyi" "Wannan kam sai Gidan don bbu wadda xai iya xama da ita sai na Gida" Cewar Hisham Shiru Ma'u tayi bata tanka musu ba Kiran Sallah Azahar ne yasasu Bature mikewa don tafia masallaci 8:30pm Bature ya raka Balarabe wajen business partner sa yayinda Abdallah da Hisham suka fita xaga gari don Abba ya kira gobe gobe su dawo Ammi ta daga musu hankali "Ma'u Ma'u Ma'u" Jidda dake shirin Shiga wanka ta kwadawa Ma'u kira Ma'u na kwance kan 3siter tana kallon Turkish series, film din na tafia mata yadda takeso Tanajin kirar da Jidda ke mata taki amsawa "Nikam Ma'u bake Jidda ke kiraba" Cewar Zahra data shigo falon yanxu, bata rai Ma'u tayi tace "Ni banjiba" Daidai nan su Abdallah suka shigo dauke da manyan ledoji a hannunsu A cikin falon suka yada xango Zahra ta musu sannu da dawowa "Ma'u ki kiyaye nifa" Zahra tayi maganar a dan tsawace Tashi Ma'u tayi ta xauna tace "Me kuma nayi" Harara Zahra ta watsa mata tace "Ban saniba, tun ina daki nakejin Jidda na kiranki kuma sarai kinji kika shareta, idan kin samu love story kamar wadda aka bawa aljannah, idan aure kikeso.sai ki fada a miki, ga Yah Abdallah naga kamar yana ciki" Mikewa Ma'u tayi tana gunaguni "Ni banasonshi kuma bazanyi aure yanxuba sai nayi Master's, ita kuma Anty Jidda sai iya kiran mutane axo a dauki Amal tasan baxata iya riketa ba meye na haifarta" Tashige cikin bedroom da Jidda ke ciki Kai Abdallah ya kada yana murmushi yace "Drama Queen nifa yanxu duk abunda take burgeni take" Daria hadda shewa Zahra tayi tace "Ya Abdallah ka fito fili kace kana ciki musha biki, amma dai ka dibo ruwan dafa kanka, mai xama da Ma'u sai ya shirya" Bude ledan dasuka shigo dashi Hashim ya fara yi yace "Ya shiryan kenan tunda ya fara xancen, nidai wlh baxanyi makobtaka dakaiba don ko makobtaka kayi da Ma'u sai kaji jiki" Bugun Bayan Hisham Abdallah yayi yace "Nidai nagani inaso wlh kuma duk yadda take xan xauna da ita macece ai lankwasata bbu wuya" Wani dariar Zahra tasa tace "Badai Ma'u da shegen taurin kantan nan ba, kai dai xakaji jiki mukam namu sannu ne" "Kinga Zahra banason renin sense, nan gaba kadan Antynki ce Ma'u" Abdallah yayi maganar yana dan hade rai Baki Zahra ta kama tace "Ikon God sai looking, Ma'u ce Antyn nawa" Harara Jidda ta watsawa Ma'u data shigo dakin "Sai yanxu kikaga damar xuwa jin kiran nawa?" "Ni bbu abunda naji sai yanxu" Cewar Ma'u tana tuttura bakinta daya xama mata jiki Handle na kofar toilet Jidda ta rike tace " dauki Amal kije da ita ki riketa" Tana fada tayi shigewarta Toilet yayinda Ma'u taje ta dau Amal ta mata rikon ko in kula Kuka Amal tasa don kanta na rinto Daga cikin toilet Jidda tace "Wlh Ma'u idan kika yarmin da diyata xan sassaba miki" Xarewa Amal ido Ma'u tayi "Kimin shiru ko na yaddake a kasa don uwarki, anajin kukanki hadda min kashedi, gaki diyar gold shegiya mai kama da ubanta" Gyara rikon da ta mata tayi ta fice falo Kai tsaye cinyar Zahra ta dire Amal "Gashi inji Anty Jidda wai ki riketa kan ta fito" Xama tayi kusa da Zahra, ganin wani irin kallon da Abdallah ke matane yasata shagwabe fuska tace "Ya Abdallah kallon nan yayi yawa kona maka kama da budurwarkace" "Ai ba kama bane kece Budurwar tawa" Baki Ma'u ta tabe taci gaba da kallon datake Hisham ya mikawa Zahra ledojin da suka shigo dasu yace "Zahra ga tsaraba" Karbar Ledojin Zahra tayi ta musu godia 9 dai dai suka watse a falon har Ma'u tayi bacci, Jidda ta tasheta ta shiga bedroom A gigin bacci Ma'u ta haura bedroom din Bature tayi kwanciyarta Sai 10 Bature suka dawo, Balarabe ya shige bedroom dinsu da Jidda yayinda Bature ya shige Bedroom dinsa Murmushi yayi dayaga mutum kwance kan bed dinsa, duk xatonsa Zahra ce don bayason ya dinga binta bedroom dinta, itako ragwanci ne ke sata kwanciya a Bedroom dinta Sanda ya shirya tsaf ya kashe wutar dakin ya hau kan bed din Tun kan kamshi yaji akwai banbanci don ita Zahra bata amfani da Humra, Ma'u ko wanka da Humra Falmata ta mata Bai damu da banbancin daya keji ba don yasan bbu wadda xata xo dakinsa sai Zahrarsa Ssai yakai kaimi wajen aikawa Ma'u sakonni masu rikitarwa Cikin bacci Ma'u ta dinga jin wani bakon yanayi, ssai ta bude tana karbar sakonnin don duk xatonta mafarkine sai nishi take tana sauke numfashi a hankali Bature kam ya rikirkice don bai taba jin irin haka daga Zahra ba Tsaki Zahra taja don mugun felling takeji sanadiyar Fura da Nonon datasha daxun, kuma tun daxun taji shigowar Bature amma yaki yaxo gareta Saukowa daga bed tayi tana mita " jarabar Sweety ya rabe nima" Kai tsaye bedroom din Bature ta nufa Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Kuna Raina Batool Adam Jattko Ummi ontop Maryam Paki Mrs Adam Maman Rufaida Anty Fauxy Zainab Goni Mrs Mansoor Da duk writer's na KAINUWA Da fatan anyi Sallah lfy Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 1⃣0⃣ Mtssssssssssw Bature yaja dogon tsakin jin ana bugun kofar dakinsa, gashi saura kadan ya fada Duniar Ma'aurata wakeson kawo mishi cikas Jin bugun na kara tsananta yasashi mikewa akan Ma'u ya dau jallabiyarsa ya nufi bakin kofar a harxuke Ma'u ko tanata sharar baccinta kojin bugun ma batayiba don tanada nauyin bacci "Wayene?" Bature ya tambaya cikin baccin rai Shan jinin jikinta Zahra tayi, dagajin muryansa yayi fushi da ita na xuwa dakinta ta kwanta bayan yasha mata korafin bayason ya dinga binta dakinta Cikin sanyin murya tace "Sweety nice" Tashin hankali A raxane Bature ya xaro blue eyes dinshi, idan dai ba karya kunnensa ya masa ba kamar muryan Zahra yaji "Ke wace" Yayi tamvayar in unbelievable voice Murmushi Zahra tayi kasa kasa tace "Kajimin Mutumin nan da rainin sense" Ta dora murya a dage "Zahra ce" "Zahra" Ya maimaita cike da mamaki "Idan Zahra ce a waje wacece a ciki?" Ya tambayi kansa Hannu yasa ya kunna wutar dakin, ya kai dubansa kan bed Da Ma'u yayi toxali tana kwance naked don ya rabata da komai na jikinta Kawar da kansa gefe yayi cike da tsoro "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" Kawai yaketa maimaitawa "Tayaya akayi Ma'u taxo dakinsa har kan gadonsa? Akwai banbanci tsakanin Ma'u da Zahra meyasa dayake neman natsuwa da ita bai fahimta ba?" "Pls Honey kayi hakuri baxan sake ba kullum xan dinga xuwa dakinka" Muryan Zahra ya katseshi "Kada ki yadda na fito na sameki a wajen, idan kina son kanki da lfy ki gaggauta barin bakin kofar nan" Yayi maganar cike da bacin rai don duk ita ta jaxamishi komai, idan da tana kwanciya a dakinsa ai Ma'u xata tarar da ita da hakan bai faruba, idan badon Allah ya kiyaye ita Zahrar taxo ba ai sai mai afkuwa ta afku Kamar walkiya Zahra tabar kofar dakin don tasan waye Baturen Kusan 8 minutes Bature na tsaye bakin kofar yana nemawa kansa mafita Komawa kan bed din yayi ya maidawa Ma'u kayanta, a hankali ya dagata kamar 'yar tsana yana Allah Allah Kada ta tashi ko ya gamu da wani a hanyar kaita dakin ta Cikin Sa'a ya kaita har ya dawo bata tashiba bai kuma hadu da kowa ba "Alhamdulillah" Bature yace daya kwanta kan bed dinsa Sai dai sam bacci yaki xuwa mishi sai tunanin abunda ya faru daxun yake Yawo a kwakwalwarsa, yana rufe ido kuma sai Naked surar Ma'u ka masa gixo ga wani mugun felling dake ratsashi ga Hajiya Babba na neman agaji Bbu yadda ya iya haka ya dau wayarsa ya dannawa Zahra kira Tana kwance tana kuka taji ringing din wayarta Murmushi mai hawaye tayi kan ta picking "Kisa in jiraki" Kat ya katse wayar No wasting of time Zahra ta mike ta nufi bedroom dinsa Gangan jikinsa ce kawai ke tare da Zahra amma ruhinsa na wajen Ma'u da tunanin yadda ya dibi ganima a jikinta daxun, duk yadda yakai ya mance komai ya gagara, sai yau ya gane mata suna suka Tara Washegari Balarabe da Jiddarsa suka koma Lagos yayinda Abdallah da Hisham suka wuce Kaduna Bature Estate "Ya kuka samu Ma'uta, nasan ta rame tayi baki tsabagen wahalar da Bature ke bata" Ammi ce ke maganar yayinda su Abdallah suka kewayeta Murmushi Hisham dake xaune kusa da Shukra yayi yace "Don Allah kujimin matarnan maimakon ki fara tambayarmu ya gajiyar hanya angama karatu lfy amma sai ki taremu da wata wai Ma'u" Dakuwa Ammi ta mishi tace "Ma'un tawace wata don kaniyarka, anki tambayarka komai sai Ma'u" Daria Abdallah yasa yace "Ma'unki lfyrta klau sai kinga inda ta kara kyau da kiba tacema a gaisheki" Washe baki Ammi tayi "Ashe Turawan( wataran haka take kiran Bature) an fara hankali" Hiran gundurar Shukrah yayi tace "Ya Abdallah kun gama kenan bbu komawa ai" Kada kai Abdallah yayi yace "Bbu komawa mun dawo kenan sai kuma idan nai aure muje honeymoon da matata" Batool da tunda ta shigo falon take satar kallon Abdallah ta limshe ido, a hankali tace "Ya Allah cikamin burina" "Kayi budurwa kenan Mijinah" Ammi ta hurga mai tambaya "Eh na fidda matar aure dai tafi karfin budurwa" Baki Ammi ta tabe tace "Budurwa dai ai sai ta mana kafin ta xama matar aure" Hisham kwantar da kansa kan hannun kujera yace" Ta gama miki ma don ta gida xaiyi" Xuciar Batool ne ya fara dukan uku uku Shukrah tace "Pls Ya Abdallah wacece?" " sai lokaci yayi xaki Santa don ko itama ban fada mataba" Ajiyar Xucia Batool tayi tana Allah yasa itace Guda Ammi ta rangada "Nasan ko wacece" Hararar wasa Abdallah ya mata yace " wai tsohuwar nan wayo xata mana mu fada mata, to baxamu fada ba" Lami yar aikin Ummi ce ta shigo palon da sallama ta durkusa ta gaidasu "Hajiya ce tace su Abdallah suxo anxo gaidasu" Fuska Abdallah ya hade yace "Su wayene?" "Hajiya Turai ce" Cewar Lami Hisham yace "Kice muna xuwa" Tashi Lami tayi ta fice Kwafa Ammi tayi tace "Isassu an iso, tsabagen takai ma ban kai taxo ta gaidani ba sai dai ta turo kuje" Mikewa Hisham yayi ya tallafawa Abdallah ya mike suka fice Ammi ta dubisu Batool tace "Baxa kuje kuma Ku gaida Turai din ba" "Babu inda xani wlh sai dai ita Shukrah" Cewar Batool tana mike kafarta "Nima bbu inda xani" Shukrah ta fada tana gyara kwanciya akan 3siter Hajiya Turai addar Ummi ce uwarsu daya ubansu daya, itama kamar Ummin take karyar arxiki da son suna, tana auren Senator tana ji da kanta ssai Yaranta Hudu duka Mata biyu sunyi aure sauran biyu Teema da Zee "Nikam wai uwar me suke har yanxu basu karasoba" Cewar Hajiya Turai tana kada kafarta Bata gama rufe bakiba su Abdallah suka shigo Gaisheta sukai ta amsa da sakin fuska "Kai yarana sun girma sauran musha bikin kyece raini, ya hanya? Ya karatu?" "Lfy Klau Alhamdulillah, daman munyi niyar xuwa wajenki a Abuja sai Zahra kice mana kuna nan" Cewar Hisham Abdallah ya dora "Ina su Zee? Koda shike muna gaisawa ma a WhatsApp" Baki Hajiya Turai ta tabe tace "Suna can gidan Baba Kabala" Ummi dake duba materials da Addartan ta kawo mata tace " kuma gobe ya kamata kuje Gidan Baba Kabala don kullum naje sai ya tambayeni Ku" Sun dan jima suna hira kan su Abdallah suna Mike suna wuce part din Mami Bayan wasu watanni Ma'u ta sake ssai a Gidan Bature don ya rage takura mata da kuma dukanta, sai dai tsoronshi har yanxu yana nan don a jininta yake Zahra kam tamfar kawa ta dauketa komai Anty Zahra komai Anty Zahra Makaranta Bature ya maidata ssai ta maida hankalinta, Gashi yanxu suna kokarin rubuta Weac Takanje gidan Falmata sa'i da lokaci, ssai take dauken duk abunda Falmata ta koya mata, tuni ta saje ta koma diyar KanuShuwa ( har tafi Amiratul Arab haduwa) Humra ne ya xama tularenta shiyasa duk sanda ta gamu da Bature take tafia da imaninsa, yakanji kaman ya janyota jikinsa ya rumgumeta ko xai kashe kishinta dayakeji A fannin Bature kuwa tun yana ganin lamarinsa da Ma'u xallar sha'awaetace ke dibansa har ya ankara sontane ya mai kamun kaxan kuku Duk sanda sukaje family meeting wadda suke bayan wata biyu yakanji kamar ya furta abunda ke ransa amma idan ya tuno da wacece Ummi? Kuma wacece Zahra da kishi? sai gwiwarsa tayi sanyi Amma ya kudurta a ransa Ma'u na candy xai bayyana abunda ke ransa komai ta fanjama fanjam Abunda Bature bai saniba kuwa shine soyayya mai karfine ya shiga tsakanin Abdallah da Ma'u, wadda tuni Abdallah ya saye xuciarta da dadadan kalamai A gefe daya kuma ga Batool nata haukan son Abdallah kuma duk wawwatarta ita zai zaba a matsayar matar aure Zee autar Hajiya Turai kuwa ta mace a son Abdallah kuma ta takurawa Hajiya Turai, har Ummi ta sani kuma ta musu alkawarin Abdallah baida mata sai Zee Yayinda Shukrah da Ya Hisham ke xuba love dinsu hankali kwance Bayan Shekara daya Falon Ammi ya samu hallartar duk wani dan Gidan Bature don gudanarda Family meeting kamar yadda suka saba Tunda Ma'u ta bar Kaduna sai ya taxo, duk sunyi mamaki yadda ta kara girma ta kuma cika ta koma Babbar mace A yau ne Bature ya dau kudurin Neman alfarman auren Ma'u don ta rigada tayi candy A yaune Abdallah xai samu damar nuna Ma'u a matsayin matar aurensa A yau ne Ummi takeson bayyana bukatarta ta hada Abdallah da Zee aure A yau ne Abba da Abbu sukeson sanarda ahalinsu hukuncin da suka yanke na hada Abdallah da Batool aure Hmmmmmm................... Ma'uBature Ma'uAbdallah ZeeAbdallah BatoolAbdallah #Team Ma'uBature 😜😜😜😜 Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 1⃣1⃣ Da Addu'a Abbu ya bude meeting din, yayinda Abba ya dora da "Assalamu Alaikum Warahmatullahi Ta'ala wa barkatu" Duk ahalin falon suka amsa sallaman " da farko xan fara da godewa Allah daya bamu lfy tsayon rai ya kuma hadamu wani family meeting, wannan meeting din akan Abdallah da Hisham ne sai kuma masu korafi ko neman shawara, duba da mukayi kun gama karatu sa'annan kuma kun samu aiki kafarku ta dafe kasa shine muka bijero da maganar ajiye iyali ma'ana batun aure" "Abba nikam na riga na samu matar aure, damar rana kamar haka nake kira" Abdallah yayi saurin katse Abba kamar yasan meke ransu Duk sai kallo ya koma kansa "Haba Abdallah wannan wani irin gaggawane, baxakabar Yaya ya dasa ayaba sai ka katsesa" Cewar Abbu yana mikawa Abdallah mugun kallo Kwafa Ammi tayi tace "Ai idan baiyiba sai an tambayesa jinin isassu nefe a jikin sa" Murmushi kawai Ummi tayi don ta jima da sabawa da muggan kalaman Ammi Numfasawa Abba yayi yace "A'ina ka samu matar Abdallah" Keya Abdallah ya shiga sotsawa, yayinda Ma'u ta sunne kai tana murmushi, Batool ko ta kafeshi da ido xuciarta na bugun uku uku, Ummi kuma na Allah Allah yace Zee ce matar "Kayi magana mana, bafa aikinka mukeba, daman kasan kanada kunya ka fara kawo batun" Bature yayi maganar cikin umarni Zahra datasan komai tace "'Yar gidan nan ce fah, Ma'u ce" A raxane Batool ta dago tana kallon Ma'u dake gefenta kamar ita tai maganar, xuciarta ne ya tsananta bugawa kamar xai ballo kirjinta ya fito Ummi ko ji take kamar an watsa mata ruwan xafi, ji take kamar tayi dirar mikiya gaban Zahra ta shakota Goga Bature kam dafe xuciarshi yayi dake baraxanar fita, rintse idonsa yayi don gudun kada wani ya gane halin dayake ciki "Uban wa ya tambayeki, ko dake ake maganar" Ummi ta fada tanama Zahra mugun kallo "Ummi haka maganar yake" Abdallah yayi maganar kansa a kasa Maida dubanta Ummi tayi kan Ma'u da itama kanta a kasa " Ma'u kina son Abdallah " Kai Ma'u ta gyada alamar "eh" Ammi dake binsu da ido tace " Fateema uwata kin gama? Tambayar ki nake kin gama? Idan kin raina su Ahmad to nikam nafi karfin reni wajenki ko ubanki bai kai ya renani ba, Muna xaune a kasa kike bidirinki gabanmu Abdallah dai yanason Ma'u itama tana sonshi ko bakya so auren nan sai anyishi, kai kuma Hisham maganar ka da Shukrah na nan ne?" Kai Hisham ya tsadda kasa yace " eh tana nan" Abba daya karanci kowa amma banda Bature yace "Toh Alhamdulillah tunda duk na gidane, insha Allah cikin lokaci kalilan xa'ayi bikin, akwai mai magana" Har Ummi ta bude baki xatayi magana Abbu ya watsa mata kallon "kada ki fara" Bbu yadda ta iya taja bakinta ta rufe Mami dai shiru tayi ta xubawa Baturenta ido tana karantan yanayinsa, murmushin tausayinsa tayi don tasan xa'a rina mugun kiyeyya xai koma mugun soyayya Haka aka rufe meeting din, masu farin ciki sunayi masu bakin ciki sunayi Daga falon Ammi direct part dinsa Bature ya nufa yana shiga bedroom ya danna key ya kulle, fadawa kan bed dinsa yayi ya hau kuka kamar karamin yaro hade da sambatu "Yanxu inaji ina gani Ma'u xata kufcemin, meyasa ban fahimci Ma'u na soyayya da Abdallah ba? Duk girman kaina ya jaxamin gashi na rasa Ma'u" Kai ya kada kamar mai magana da wani "Ina sam baxaiyuba, Allah baxan bari wani ya auri Ma'u ba muddi inada rai" Mikewa yayi ya xauna "To mexanyi mena iya?" Ya tambayi kansa Dirowa yayi daga kan bed din, ya hau buga kansa jikin bango yana kuka gwanin tausayi "Why me? Why Bature?" Cikin lokaci kalilan Bature ya fita hayyacinsa kuma ya fita kamanninsa, fuskarsa tayi jayur abunka da farin mutum, blue eyes dinshi sun rine sun koma jajayur Allah sarki Bature duk wadda ya gansa dole ya tausaya masa ( Soyayya ce) Garden Batool ta nufa ta yada xango, kwanciya tayi kan carpet grass ta shiga rera kuka kamar marainiya, tun farko jikinta na bata baxata taba samun gurbi cikin xuciar Abdallah ba amma xuciarta ta tirsasata ta ci gaba dasa sammani gashi yau ta shiga mugun hali Wani abu takeji yana mata yawo a kahon xuciarta, ssai taji tari na taso mata Tari take kamar ranta xai fita, tana kuka tana tari ( Zafi biyu) Safa da Marwa Umma ta shiga yi a bedroom dinta komai ya kwance mata, ji take kamar ta rusa ihu, ta ko'ina anfi karfinta Da wani ido xata dubi Anty Turai tace mata Abdallah baxai auri Zee ba Ma'u xai aura, idan tai haka xata yadda girmamawanta a gidansu, ya xama dole ayi duk mai yiyuwa Abdallah ya auri Zee Zahra ce ta shigo tana duban Ummin da mamaki " Ummi meya farune, naga kamar hankalinki a tashe" Cewar Zahra tana kokarin xama bakin bed Harara Ummi ta watso ma Zahra tace " ya hankalina baxai tashiba keda Abdallah xaku xubarmin mutunci gidan Kabala, Anty Turai fa xuwa tayi ta nemi alfarmata akan tanason ta hada Abdallah da Zee aure, na nuna mata bbu komai ta kwantarda hankalinta yanxu kuma keda Abdallah Ku daukomin fitsarerriyar yarinyar nan Ma'u " Duk dunia bayan Ummi bbu wadda Zahra ke ji da ita kamar Hajiya Turai, kuma itama Hajiya Turan naji da ita Ajiyar xucia Zahra tayi tace " Wayyo wlh Ummi ban San abunda ke gudana ba kenan, da ban bawa Abdallah goyon bayan neman Ma'u ba, Anty Turai tamana komai ya kamata muma mu saka mata, yanxu me abunyi?" Xama Ummi tayi kusa da Zahra tace "Shi nake ne tunani" Shiru dakin yayi nadan wani lokaci Kan Zahra tace "To Ummi mexai hana mu nemi shawarar Anty Lubna" Murmushi Ummi tayi " good idea insha Allah Lubna xata sama mana mafita" Mikewa Zahra tayi tace "Bari naje naji Yaushe xamu koma, idan ba yau ba sai muje gidanta anjima" "Toh" Ummi tace tana murmushin kwanciyar hankali don tasan idan sun samu Lubna komai ya kare Ruwan xafi Bature ya hada ya matse goshinsa daya kumbura yayi ja yayi wanka ya shirya, ya fara hada kayansa don ya yanke hukunci baxai kwana anan ba balle bakin ciki ya kasheshiba, gwara ya koma Abuja ko xaiji sassauci Tsaf ya hada kayansa yaja trolley, yana fitowa Falo Zahra na shigowa Mugun kallo ya jefeta dashi yaci gaba da tafi'arsa Da mamaki take kallonsa tace " Honey ina xuwa, kada kacemin dai xamu koma yau" Kamar badashi takeba ya nufi kofar fita, da gudu ta sha gabansa "Magana fah nake Sweety" " bacemin daga gaba Zahra" Ya fada cikin kakkausar murya "Bari na dauko veil na mu tafi" Ko sauraranta baiyiba yayi ficewarsa da gudu ta bi bayansa "Don Allah Sweety kayi hakuri, ka tsaya kajini, me aka makane" Dakyar ta cimmasa yana kokarin bude kofar motarsa Rike kofar tayi ta marairace masa tace "Ka dubi girman Allah ka fadamin abunda na maka, ka dubi yadda idonka yayi ja ka dubi yadda fuskarka ya xama, wai meke faruwane" "Pls Zahra ki kyaleni, banason damuwa ni xaki munafurta a gidana ni xaki boyewa Soyayyar Ma'u da Abdallah" Durkusawa tayi gabansa tace "Don Allah Honey kayi hakuri wlh shiya nemi ayi hakan" Shigewa yayi motarsa yace "Ai sai kije ki xauna sai an gama auren ki dawo Abujan, king a lokacin kin gama xama mai dalilin auren" Jan motarsa yayi ya fice gidan a dari fa hamshin bai sallami kowaba Kai kawai Mami ta gyada data gama kallon duk abunda ya faru tsakanin Zahra da Bature yace " Allah ka kawo mana dauki" Up up up up up #Team Ma'uAbdallah♥ Dole na nemo bodyguard saboda #Team Ma'uBature Kada Ku babbalani😜 Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 DA BAXARKU NAKE RAWA Batool Adam Jatco (Amfanin Soyayya) Zainab Goni Rufaida Omar (Taurari) JINJINA Batul Mamman (Kashe fitila) Beebie Isah (Dan Makaho) Phertymerh Zahra ( El-Mustapha) Sadnaf (Makobtan Juna) Lamtana (Asabe Reza) Phertymerh (Yusrah) Sameena Aleeyo ( A duniarmu) Ainadimple (Hasken lantarki) Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 1⃣2⃣ "Nidai mun bata, tunda na tafi ko ki kira Anty Zahra ta bani kin samu Shukrah kin manta dani" Ma'u ke maganar tana shuna bakinta Janyo Ma'u jikinta Ammi tayi "Haba ta wajena ai baxamu bata ba, me Turawa ke bakine kika cika kika wani jiki haka" Murmushi Ma'u tayi tace " ya rage dukanane kawai kuma ni baxan komaba na dawo kenan tunda aure xanyi" Harara Jidda ke hurga musu tace "To fitsarerriya kin dawo da rashin kunyarkiba, ko kunya bakyaji kina ce mana aure xakiyi" Kukan shagwaba Ma'u tasa "Ammi wai me na tarewa Anty Jidda ce sam batason ganin walwalata" "Rabu da ita kishi take dake, kinga yanxu ita kishiyar balbalinkice" Cewar Ammi tana shafa kan Ma'u Shukrah ce ta shigo ta xauna kusa da Anty Jidda tace "Wash nagaji wlh" "Aikin me kikayi?" Cewar Jidda Wasa da Amal dake koyon tafia Shukrah ta shiga yi tace " Ya Abdallah ne yasani na gyara masa part dinsa, wlh Ma'u sai kin dage son jikin Ya Abdallah yayi yawa komai a barbaje yake a dakinsa" "Sai dai su dawwama a bolansu amma Ma'u da lalacinta bbu abunda xata iya tafi'arsu daya da Zahra" Cewar Ammi tana dariar tsokana Shukrah ta kannewa Ma'u ido "Dama Batool xai aura xata kintsashi, Ma'u kam sai dai ta dada lalata manashi" A harxuke Ma'u ta tashi ta xauna tace "Anyi walkiyi naganki 'yar bakin ciki, duk yadda nake haka Ya Abdallah ya kyasa, shegiya mai hana ruwa running" Haba Anty Jidda ta rike tana kallon Ma'u "Baiwar Allah meyayi xafi daga wasa, ai kanwar mijinkice" Baki Ma'u ta tura tace "To sai tace da Batool xai aura" Murmushi Shukrah tayi tace "Allah ya huci xuciarki Anty Masifa" Hisham ne ya shigo falon ya dauki Amal yana mata wasa tanata kyalkyalewa da daria Yaxo saitin kunnen Shukrah yace "Wataran diyarmu xan ma wannan wasar" Tafin hannunta Shukrah tasa ta rufe fuskarta tana murmushi Jidda dataji abunda yace "Kai Ya Hisham a idon Ammin" Baki Ammi ta tabe tace "Kinga Ma'u dagani nabar nan don bbu abunda yaran nan baxasu aikata a gabanaba, basukiba suyi Daren farkonsu a kan gadona" Duk daria suka saka Hisham ya xauna kusa da tsakiyarsu Jidda yace "Ke dai kishi kawai kike, kuma first night din baxai gagara kan bed dinkin ba" "Allah ya sawwake kishin me xanyi ai gidan nan Turawane kawai Mijinah kuma Zahra ce kawai kishiyata" Ammi ta fada tana kokarin janye Ma'u daga jikinta Text ne ya shigo wayar Ma'u daga Abdallahnta "Ki sameni a Garden" Murmushi tayi, a tare suka mike da Ammi, Ammi tayi hanyar bedroom dinta yayinda Ma'u tayi hanyar barin falon "Ina kuma xaki uwar gantali" Shukrah tayi tambayar Kai tsaye Ma'u tace "Zance xani ko xaki hanani" Kai Shukrah ta kada "Na isa ni a wacece?" Ficewa daga palon Ma'u tayi ba tare data tankaba Tashi Jidda tayi itama ta nufi hanyar barin falon "Bara na barku kusha love" Hisham daya matso ssai kusada Shukrah yace "Zoki dau diyarki mai shegen kiriniya kamar Ma'un nan" Daria Shukrah tasa tace "Anya Anty Jidda ba little Ma'u muka samuba" Dakuwa Jidda tama Shukrah tace" "Xonan Babyna, daga na barki ki tayasu lobewa shikenan sai dangantamin ke da ma'u Allah ya isan miki" Take Amal ta isa gaban Jidda, Jidda ta dagata ta fice Cikin so da kauna Hisham ke duban Shukrah yace "Madam kinga yau dai an tabbatarmin dake, wani irin tanadi xaki faramin kafin ranar da muke jira taxo" Murmushi Shukrah tayi ta shiga wasa da yatsunta batace komai ba Marairaice mata hisham yayi "Haba mana Madam pls talk, nifa kunyarkice ki hadani dake wlh, sai kace yar 1970s" A sanyaye Shukrah tace "To mexance Sweety wannan maganar tafi karfina" Murmushi Hisham yayi yace "Tabbas tafi karfinki, sai first night dinmu xaki san tafi karfinki" Bbu shiri Shukrah ta mike xata gudu don maganar tayi mata mugun nauyi Cikin xafin nama Hisham ya kamota ya dawo da ita ta xauna inda ta tashi yana mata daria "Village girl" Da kuka Zahra ta shigo bedroom na Ummi Cikin mamaki Ummi ke tambayarta "A'a Zahra me kuma ya faru?" Cikin kuka Zahra ta xayyana mata duk abunda ya faru Tsaki Ummi taja tace "Ji nake kamar na hauki da duka kiyi kuka mai dalili, sai kace ke bakuwar Baturene bakisan mugun ra'ayinsa ba da dan wannan abunda yayi xai tada miki hankali hadda kuka, tun farko ma Uban me ya hanaki sanar dashi" "Ya Abdallah ne yace kada na sanar dashi" Zahra ta fada tana share hawayenta " ki biyewa Abdallah sai ya kashe miki aure wlh, nikam jeki ki wanke fuskarki mu tafi gidan Lubna, abunda ke gabanmu yafi wannan shirmen din, gwara ma da hakan ta faru xamu samu damar warware matsalar idan yaso daga baya na kira Baturen na basa hakuri" Babu musu Zahra ta shige toilet don wanke fuskarta "Subhanallah, Batool lfy? Meya sameki?" Abdallah yace lokacin da ya sami Batool kwance tana tari mai xafi, dagota yayi ya kwantar da ita kan cinyarsa ga jikinta ya dau xafi Salati Ma'u tasa data iso garden din ta samesu, durkusawa tayi gaban Abdallah "Hayati meya sameta?meke damunta" "Hayati " tsayawa sunan yayi a kahon xuciar Shukrah wadda ya ingixa tarin kara hardeta ssai, ji take da xata bar duniar ma xai fiye mata sauki Mikawa Ma'u wayarsa Abdallah yayi "Kiramin Hisham kice ya samemu a part din Mami Batool ba lfy" Yana fadin haka ya daga Batool din kamar yar tsana ya nufi part din Mami Itama Ma'u mikewa tayi tabi bayansu tana kiran Hisham din a waya, ta gama rudewa sai kuka take Gidan Bature Ikon Allah ne kawai ya kai Bature Abuja, don Sam baya cikin hayyacinsa, gudu yayi ta shararawa kamar shi kadai akayi titin Wuni yayi jimami da kuka kamar karamin yaro bai san haka so yakeba sai yau bai san ya afka kogin son Ma'u da nisa hakaba sai yau bai san xafin soba sai yau Da yanada iko daya mayar da son dayakewa Ma'u kan Zahrarsa amma ina bashi ya sakaba balle ya musanya WhatsApp dinsa ya bude ya shiga Dpn Zahra ya kurawa pic din Ma'u dake Dpn ido, sonta sai dada ninkuwa yake a xuciarsa Pic din ya jasa ssai murmushin datayi ya kara bayyano da xalalan kyaunta Bature Estate Kamar da wasa ciwon Batool gashi ya kara tasannanta, agajin gaggawa Hisham ya bata a matsayinsa na likita, taimakon ubangiji jikin ya lafa ta samu tayi baccin bayan tasha allurar bacci Sai a wajen ciwon ne akasan Bature ya koma Abuja, fada ssai Abba yayi, da'aka kira numbersa duk switch off don wadda yake kallon pic din da ita tana fly mode ne Dole su Ummi suka dage tafiarsu gidan Lubna sai gobe A Balcony part din Mami Ma'u da Abdallah suka xauna a resting chair suna hira "Pls Ruhy ki daina sa wannan turaren idan xamuyi hira yana dagamin hankali ssai, idan naji kamshin ji nake kamar na janyoki jikina" Baki Ma'u ta tura tace " nidai suna turarena, kuma gaskia baxan iya daina sasuba don sunamin dadi ssai, sai dai mutum yayi hakuri" Kai Abdallah ya kada yace "OK bbu damuwa ranarda kika kaini makura xaki gane ai" Baki kawai Ma'u ta tabe bata tanka mishiba "Ruhy Allah kina rikitani dayawa ga pink Jan bakinda kike sawa sexy lips dinki nan na tafia dani I wish watarana in shanye miki Jan bakin tas" Yayi maganar yana kashe mata ido Bbu xato bbu sammani Ma'u taji wani abu na sauka daga kasanta, limshe ido tayi taji sauyi ssai a jikinta, tasan dai wannan abun na faruwa da ita only if tana gaban Bature idan ya tsareta sa blue eyes dinsa Yau kuma meya kawosa wajen Abdallah "Baccine Ruhy?" Abdallah yayi maganar yana kallon yadda tayi sanyi Kai kawai ta gyada mishi alamar "eh" Har bakin bedroom na Mami Abdallah ya raka Ma'u, sanda ta shige kan ya fice Duk wani shirin bacci Ma'u ta gama gefen Batool dake bacci taje ta kwanta ta xubawa enlargement din Bature ido, wadda ya dauka da inform dinsa ta Air force yayi mugun yin kyau kamar wani cikekken Bature, haka kurum ta tsinci kanta tana murmushi "Turawa case" Ta fada a hankali tana limshe ido #Team Ma'uBature Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 INA ALFAHARI DAKU Meela Adeel Meena parrot (mai fitsarin kwance) Zee Madagwal Wani abu sai ka dau wayarka ka nausa Wattpad kaga new updated na TAURARI daga GWANATA Anty RUFAIDA OMAR Bayan ka sauko daga gajimaren dadin TAURARI sai ka garxaya sashin LAMTANA ka linkaya a kogin dadin ASABE REZA Kana fitowa kada ka sake a barka a baya sai ka nufi WhatsApp ka shige group don KASHE FITILA na FASIHIYAR marubuciyar nan BATOOL MAMMAN Idan ka gama KASHE FITALA sai ka Kunna FITILA don kada ka fada TARKON ZAINAB MAKAWA idan ka kuskara ka fada toh TARKON zai kaika karagar dadine daxaisa baxakasan lokacinda xakayi MUSAYAR ZUCIYA da HAJJACE ba don kaga AMFANIN SOYAYYA wajen BATOOL JATTAKO idan ka gama dasu duka xakaga ribar RANA DAYA a alkamin MIEMIEBEE 1⃣3⃣ Shiru falon yayi bayan Ummi ta gama watsafoma Lubna abunda ke faruwa Kusan 3minutes Lubna ta dauka tana naxari daga bisani tace "Gaskia Anty Hauwa Idan har Abdallah bai auri Zee ba akwai babban tashin hankali a family, kinsan Anty Turai batasan hakuriba kuma akan farin cikin yaranta xata iya batawa da kowa kuma taciwa kowa mutunci" Ajiyar xucia Ummi tayi tace "Duk nasan da wannan Lubna mafita naxo nema wajenki" "Don Allah Anty Lubna ki taimakemu kin san Momy tamini komai Idan muka samu matsala da ita akwai babban damuwa" Cewar Zahra kamar xatayi kuka Murmushi Lubna tayi tace "Kwantar da hankalinki Zahra, kin manta nifa na sama muku mafita lokacin da kika mace kan son Bature" Harara Ummi ta hurgawq Lubna "Banda tuna baya kuma mana Lubna" "Babbar matsalar wannan Ammin takuce xata hana ruwa gudu amma nasan yadda xa'ayi, kawai ku xuba musu ido kowa yayi yadda yakeso sai ranar daurin auren xa'a daura da Zee" Cike da mamaki Ummi da Shukrah ke kallonta Gyada musu kai tayi tace "Kawo kunnenku kuji" Magana ta fada musu a kunne wadda nima banji ba Shewa suka saka da tafi Ummi tace "Wlh kwatakwata ban taba kawo wannan a kainaba ai shine hanya mafi sauki bbu tashin tashina bbu kuma Uban da zaiji haushina" Daria Zahra tasa tace "Inaji dake Antynah wlh kanki naja" Murmushi Lubna tayi daga bisani kuma ta dan hade rai tace "Ya kamata mu sabarda Anty Turai komai kada taji waiwai taci ubanmu" "Gaskia kam kin san Anty Turai fire to fire ne" Cewar Ummi Gyara xama Lubna tayi tace "Ke Zahra har yanxu bbu labarine, ga Jidda da diyarta tufarkallah" Maiko idon Zahra yayi alamun hawaye cikin sanyin murya tace "Wlh Anty bbu inda bamu xagaya da Ya Bature ba amma ance lfyta klau kawai lokacine baiyiba" Baki Lubna ta tabe tace "Ya kamata lokacin yayi tun kan Amminku tasashi kara aure don bbu abunda baxata iyaba" Hannu Zahra ta dafe a kirjinta tace " na Shiga uku aure kuma? Wlh ta kuskura tasashi aure xan musu borin hauka, yadda nakeson Ya Bature wlh baxan iya sharing dinsa da wataba har abada bbu Zahra ba kishiya" Harara Ummi ta aika mata tace "Ki tsaya kina cewa bbu ke bbu kishiya kada ki haihu" Lubna tace "Bari mu gama kashe wutar dake gabanmu xan dawo nata" A wajen suka kira Hajiya Turai a waya suka xayyana mata komai, jan kunne ta musu da babbar murya akan kada a samu matsala don baxata lamunci kukan diyarta ba Bature Estate Zaune suke su uku a dining space a falon Mami suna breakfast Ma'u ta dubi Batool tace "Jinyan rana daya kin xube gabaki daya, katon kumatunkin nan duk ya xube" Shukrah dake kokarin kai Spoon cike da soyeyyen egg tace "Wlh ta xube ssai, wai meke damunkine Sis" Sipping na tea Batool tayi tace "Zazzabine wlh ya bugani kuma ina ganin aikin girkin danayine mai ya hau kaina" Cikin tausawa Ma'u tace "Ayyah Sannu Sis, Allah ya kara sauki" Duk suka amsa da Ameen "Har wajen cin abinci ma baxaku bar surutuba, xan fita xamuje gaisuwa da su Alhaji, Batool ki tabbatar kinsha magungunanki, Shukrah ki tabbatar tasha" Cewar Mami data fito daga bedroom dinta tana kokarin barin falon Baki Ma'u ta tura tace "Ni baxa'a barmin amanar shan maganinba" Baki Mami ta tabe tace "Jirgin daya dauko Bala shiya dauko Audu" Mami na ficewa Abdallah da Hisham suka shigo Tsayawa Abdallah yayi tsakankanin kujerar Ma'u da Batool yayinda Hisham ya xauna a kujerar dake gefen Shukrah ya dau spoon ya fara tayata cin abincin Gaishesu su Batool sukayi Abdallah yace "Ya jikin naki Batool" "Da sauki Batool" tace tana dubanshi Hisham ma ya jikin ya mata Rankwafo da wuyarsa Abdallah yayi saitin kunnen Ma'u yace "Anything for me Ruhy" Fari da ido Ma'u tayi tace "Nothing Hayati" Baki ya bude mata alamar ta saka mishi indomie data dibo a folk, bbu musu ta saka mishi ya fara taunawa a hankali yana limshe ido Wani abune ya tokare Batool a kahon xuciarta, ji take kamar tasa ihu ko xataji sauki Gefe daya ga Hisham sai kwantarwa Shukrah murya yake don ta saka mishi abinci a baki yadda Ma'u tayiwa Abdallah amma kunya ya hanata Badon Batool ta koshiba ta mike da niyar barin dinning space din "Baidai har kin koshiba" Shukrah ta tambayeta Kai kawai ta kadawa Shukrah alamar "eh" tana kokarin sauka daga space din Ma'u tayi sauri tace "Maganin fah bakishaba, ke Shukrah soyayya ta mantar dake amanar Mami" A fakaice Batool ta xabgawa Ma'u harara ta dawo ta dauki maganin tasha tabar wajen da sauri kada xuciarta ya buga A kwana a tashi asarar mai rai, yau sauran sati daya bikinsu Ma'u, duk wani tanadi an gama Mami da Ummi sunsa kaimi wajen gyara yaransu ga Ammi ma tana basa nata gudumawar Kada kaso kaga yadda Ma'u ta koma ta kara cika fatarta ta goge tayi haske sai sheki take, abunka da farar mace sai haska waje take Goga Bature kam ya gama fita hayyacinsa ya rame ya koma kamar wadda yayi jinya (koda yake yayi jinyar xucia), damar yaya lfyr kora bare ya fara xayo miskilancine yaci Uban nada Koda Ummi ta kirasa maganar komawar Zahra cewa yayi ya hakura amma tayi xamanta sai bayan biki Bai so xuwa bikinba amma baida excuse ne yasa yanke sai ranar alhamis xaixo ana gobe daurin aure Allah sarki Batool tayi kokari ssai wajen danne xuciarta ta fawwalawa Allah komai tashiga cikin ribibin bikin aka dama da ita ssai ssai Bikin axo a gani akayi tun ranar litinin aka fara event na biki, ummi da 'yan uwanta sun fito sun nuna su isassune sunyi ruwan kudi, yayinda a gefe guda sukewa Ma'u daria don sunsan kawai bayyanowa xatayi a wajen event amma daurin auren bada ita xa'ayiba Ranar alhamis da yamma Bature ya iso, duk wadda ya gansa sai ya bincikesa ko ya tashi daga jinyane, wadda yake ganin damansu baya tanka musu wadda kuma yake ganin damarsu yace "eh" Mami datasan dawan garin ko tambayarsa batayiba ido kawai ta xuba masa Sai bayan ya dawo daga sallar isha'i ya shiga wajen Ammi don daxun mutane sunyi yawa a part dinta shi kuma baison hayaniya Yanxun ma akwai mutane amma basu kai na daxun ba, ratsasu yayi ya kamar baisan wasu daga cikinsu ba ya wuce direct bedroom na Ammi Bbu kowa a bedroom din karar ruwa a toilet ne yasa Bature nade kan bed dinta yayi kwanciyarsa yana jiran fitowar Ammi daga toilet don duk xatonsa itace ke wanka Kurawa pic din Ma'u dake manne a bangon dakin ido yayi, yanajin sonta na kewayawa dukkan gabbansa Fitowa Ma'u tayi daga toilet daga ita sai dan karamin towel dako cinyarta bai kaiba tana rausaya jikinta wai ita tana practical abunda mai Falmata ta koya mata Tunda ta fito Bature ya kura mata ido ko kiftawa bayayi, ta gama tafia dashi, idan badon ya mata farin saniba daxaice ba ita bace, take kasala ya mamayeshi ya kasa tabukawa kansa komai Ma'u ko bata san ma da akwai mutum dakinba, Salle tayi ta fada kan bed din tanacewa "Ayyah bed dinmu da Ammina bari na miki kwanciyar bye by......." Sauran maganarne ya makale mata sakamakon fadawa kan Bature datayi Bude bakinta tayi da niyar sa ihu, don ta gama tsorata Cikin xafin nama Bature ya hade bakinsu don shine kawai mafita kada ta tara musu jama'a, gashi kuma ta danne duk hannunsa Bada niya yayi hakanba amma tunda yaji lallausar lips dinta cikin bakinsa sai kai ya fara sha kamar lollipop Duk da a rude Ma'u take ga tsoro ya mamayeta amma bai hanata jin dadin yadda yake tsotse mata lips dinba Take jikinta ya fara sakewa ta kwanta lip a jikinshi, ita duk xatonta Abdallah ne Sanda Bature yasha lips dinta iya son ransa kan ya xare bakinsa cikin nata nanma don ya fara hawa network ne yana tsoron kada ya xarce Yana sakin bakinta idonta a limshe ta maida kanta kirjinshi ta kwantar tana sauke lumfashi a slow Shima Bature haka takasance ga numfashinshi A kasalance tace "Hayati kanada gaggawa, gobe fah xa'a daura na xama taka, gobe ya warhaka muna tare, wai ka manta a dakin Ammi muke kada taxo ta samemu ta yadamu" Kalamanta ba karamin bakantawa Bature sukayi ba, yadda yake sontan nan har tana wani maganar Abdallah A harxuke ya tureta daga jikinshi ya mike rai bace Firgici, tsoro, rudewa su suka ma Ma'u dirar mikiya da idonta suka mata toxali da Bature, jikinta har rawa yake " Uban me ya kawoki jikina, kin koma 'yar iska ko, yau xan magantaki wlh kada kiga xakiyi aure" Take hawaye ya fara ambaliya a fuskarta "Don girman Allah Ya Bature kayi hakuri wlh ban san kai bane kuma wlh ba haka nakeba" "Shut up" Ya daka mata tsawan da ya kara firgitata Tsaki yaja ya fice daga dakin rai bace, ajiyar xucia Ma'u ta sauke tana godewa Allah da bai daketa ba Dole ta koma toilet ta sake wanka ta fito ta shirya ta koma kan bed din, pillow da Bature ya dora kansa ta janyo kamshin tularensa na manne a jikin pillow, kan hancinta ta dora pillow tana jin kamshin turaren ta limshe idonta, take abunda ya faru ya shiga dawo mata Murmushi ta sake tace "Allah yasa Ya Abdallah ya iya irin wannan kiss, ashe Anty Zahra na diban dadi, Ya Bature ya hadu amma muguntarsa ce ta batasa" Daga pillow taji anyi daga hancinta, rai bace ta bude idonta ta waresu kan Batool Xama Batool tayi a gefen gadon ta mikowa Ma'u jug dake hannunta tace "Gashi inji Mami wai ki shanye yanxu" Kwace pillownta Ma'u tayi tace "Allah baxan iya shaba na koshi yanxu na gama shan na Ammi" Baki Batool ta tabe tace "Nidai Mami tace na dawo mata da jug nata bbu komai ciki" Fuskar tausayi Ma'u tayi tace "Pls Sis ki shanye sai ki kai mata" Baki Batool ta washe tace "Baxai gagara ba ai daga gani xanyi dadi" Bbu bata lokaci Batool ta shanye had in tass tayi gaba Part dinsa Bature ya kulle da key ya kashe duk wayoyinsa don bayason damuwar Zahra Kaurace masa bacci yayi sai tunanin Ma'u da albarkatun dake jikinta yake Ga xuciarsa na kunan rashinta daxaiyi Kuka mai isansa yayi, ya rarrashi kansa yaci gaba da tunanin Ma'u JUMMA'A Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya, yaune akasa ranar daurin auren su Ma'u 1:10pm Abba ya gama shirinsa tsaf cikin manyan kaya Mami data tayishi shiryawa ta feffesa masa tulare "Mijinah kaga yadda ka fita kamar Kaine Angon" Mami tayi maganar tana karewa Mijinta kallon Murmushin jin dadi Abba yayi yace "Nagode Matata" Tare suka jera har falon Suna fita Abbu na shigowa shida Ummi Kallo daya xaka musu ka karanci tashin hankali a fuskarsu "Lfy kuwa?" Abunda Mami ta tambaya "Ina kikaga lfy Fateema xamu hada haramci idan badon Allah ya taimaka Hawwa ta fadamin yanxu ba" Cesar Abbu na matsowa kusa da Abba "Haramci kuma" Abba yayi tambayar yana duban Abbu don neman karin bayani Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 INA ALFAHARI DAKU Zauren Biebie Isa (ZBI) Tapital Pulaku Rufaida Omar Fans (ROF) Kainuwa Writer's Association Ummu Subay'a Fans 🅿herty Novels KanuShuwa Proudly Kanuri Gembu Pullo 1⃣4⃣ "Yanxu Hawwa ta sameni take sanardani, wai ta shayarda Ma'u lokacin tana karama" A tare Abba da Mami suka xauna kan cushion cikin jimami A hankali Abba ya dinga maimaita "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" Abbu da Ummi ma xama sukai kan cushion Abbu yace "To yanxu Yaya mekake gani xa'ayi, ko a daura auren Hisham da Shukrah kadai" Cikin sauri Ummi tace"a'a hakan bai kamata ba tunda Allah ya axurtamu da yara mata mexai hana mu hada shi Abdallah da Zainab ta wajen Anty Turai" "Idan munyi haka munyi gaban kanmu, kuje kawai xamuyi shawara da Ammi, bukatarki baxata gagaraba Hawwa, Fateema kice ma Ammi munada magana da ita" Cewar Abba yana cire hulan kansa Tare Mami suka bar falon da Ummi, dadi ssai Ummi taji don a ganinta komai ya tafi daidai Farar gare da jomfa Bature ya saka hula, takalmi da agogo duk farare yasa, feshe jikinsa yayi da tularensa na Giant ya kuma dora da Amirul Arab Cikin takun katsaita da ixxa ya fito daga part dinsa ya nufi cikin gida A hanya yaci karo da Balarabe dauke da Amal " woow My Man kaga yadda kayi kyau kuwa kamar kaine Angon, koda shike Angon ne don nasan jiya da daddare ka angonce da Zahra" Harara Bature ya watsawa Balarabe "Diyarkace fah a hannunka, kasan yaran yanxu da konennen wayo" Daria Balarabe yayi yace "Gaskia kam yanxu ma take cemin na kaita wajen Ammi ta bata fura da Nono" Hango Batool Bature yayi tana faman shiga part din Ammin "Mikawa Batool mana ta kaita mu wuce masallaci to 2fah" Kiran Batool Balarabe yayi ya mika mata Amal suka wuce masallacin anguwarsu kuma anan xa'a daura auren Bbu abunda ke tashi a bedroom na Ummi sai sautin Shewa da daria Lubna tace "Anty Hawwa ya kamata Ku bani kyauta fa" Hajiya Turai da tayi kwanciyar katsaita kan bed tace "Kyautarki ta musammance Autarmu" Ummi dake feshe jikinta da tulare tace "Anty da fatar kin gyara Zee don Abdallah na ya kwashi gara" Daria sukasa hadda Shewa Zahra dake kwance gefen Hajiya Turai tace "Yanxu duk gyaran da sukama Ma'u ya tashi a banxa, Allah sarki har taban tausayi" Wani dariar ta suka kuma sawa Ummi tace "Next week sai ki tattarata Ku koma da ita don ni baxan juri iskancinta ba" Dafe kirji Lubna tayi tace "Da Ma'u xasu koma, lalle kunason dibo ruwan dafa kanku, wannan shegiyar yarinya mai karuwar jikin xata xauna da Zahra ga kuma Bature a gefe" Baki Zahra ta tabe "Na nawa kuma ai a wajenmu take, tare muka dawo, wlh duk karuwancin jikinta ko kallo bata ishi Ya Bature ba, shifa bbu ruwansa da mata" Harara Hajiya Turai ta xabga mata tace "Hmmm namiji ko? Ai maxa basa raina mace komin kankantarta balle kuma Ma'un nan, don haka kada ki yarda ki koma da ita" "Toh" Kawai Zahra tace tana kara lafewa akan bed din A extra bedroom dake part din Ammi Shukrah da Ma'u tare da kawayensu suka kebe kansu sunata hira, anan Batool ta samesu ta sumduma hirar "Mutumiyata kinga yadda kika kika haskaka kuwa, lalle Ya Abdallah xai kwashi garabasa" Cewar wata kawar Ma'u Fari da ido Ma'u tayi tace "Kuma xanci ubana a hannunsa, wlh duk tsoro ya cikani yadda Salma taban lbr" Daria suka sa hadda Shewa Salma da itace kawai matar aure cikinsu tace "Wlh xamama sai ya gagareki idan kika samu jarabebbe" Ido Ma'u da Shukrah suka ware Shukrah tace "Nashiga 3 duk kuma yana jiranmu" Dariar mugunta Salma tasa tace "Rass yana jiranku" Tsoro ssai Salma ta shiga basu tana musu dariar mugunta Babban masallacin ya cika ssai da mutane har bbu hanyar wucewa manyan attajirai, 'yan siyasa da 'yan kasuwa duk sun samu hallarar daurin auren Bature da Balarabe tare da abokanayensu suna xaune a wajen masallacin suna jiran daurin auren kamar daga sama sukaji maroki nasanarda "An daura Auren Muhammad da Asma'u, Hisham da Shukrah, Abdallah da Batool" Kamar mutum mutumi Bature ya daskare jira kawai yake ya tashi daga baccinda yake don duk xatonsa mafarki yake Jijjigasa Balarabe yayi yace "Wai meke faruwane Bature pls kamin bayani" Sai lokacin Bature ya gane ba mafarki bane xahirine Ture hannun Balarabe yayi daga jikinsa ya mike ya shiga cusa kansa yana neman wadda xai tabbatar masa gaskiar abunda yakeji Karo yayi da Abdallah daya gama fita hayyacinsa idonsa ya kade yayi ja yana tangal tangal kamar xai fadi ga Hisham kuma a bayansa yana kokarin cin masa Faduwa yayi jikin Bature ya fara kuka mai tsuma rai Rumgumeshi Bature yayi cikin tausayawa ya jashi suka bar wajen Emergency Family meeting aka kira Bbu wadda bai hallara a falon Abba ba Ummi sai murmushi take dataga Abdallah na kuka, axatonta an daura auren da Zeece Su Ma'u kuma mamakine ya kamasu ganin Abdallah na kuka don basuda lbrn abunda ya faru Da sallama Abba ya fara daga bisani ya dora "Nasan wasu sunji duk abunda ya faru wasu kuma basuda masaniya, da wadda sukaji da wadda basuji ba xan kara maimatawa, abisa bayanin da Hawwa ta mana na ta taba shayarda Ma'u hakan ya kawo haramcin aure tsakanin Ma'u da Abddallah, Ammi ta yanke hukuncin bawa Abdallah Batool ta kuma hada Ma'u da Bature, maganar danake yanxu an rigada an daura auren" Ihu Ma'u tasaka yayinda Zahra ta biye mata itama tasa ihun Ummi kam ta gaxa cewa komai wani abune ya tokareta a makoshinta Rintse ido Batool tayi tana godewa Allah Dakyar Bature ya danne duk farin cikin daya taso masa "Wlh baxan xauna da Ya Bature ba, so kuke ya kasheni, kawai ya sakeni dana xauna dashi gwara na mutu" Cewar Ma'u tana kuka hadda sheshsheka Zahra ma cikin kuka tace " wlh ba'amin adalciba ya xa'ayi a bawa Ya Bature Ma'u baicin ga Ya Balarabe ni gaskia baxan xauna da Ma'u a matsayin kishiyata ba, yarinyar data xauna a gabana na riketa kamar diyata" Bugu Ammi takaiwa Bakin Zahra tace "Kinci ubanki Zahra, taya Ma'u ta xama kamar diyarki ta ina kika haifeta shegiya, to ko ki mutu ko ki rayu Ma'u dai matar Baturene ko shi Baturen baida damar cewa baxai karbi Ma'u a matsayin mataba" Dakyar Ummi ta iya bude bakinta tace "Gaskia an nuna son kai cikin lamarin nan, dolene sai Ma'un tayi aure kodon anga Zahra bata haihuba ne aka kulla manakisa aka hada Ma'u da Bature don ta haihu, kuma ai na nemi alfarmar a hada Abdallah da Zainab aure amma akayi burus da maganata" Murmushi Ammi tayi tace "Hauwa tun kan a haifi ubanki aka haifeni, kinga nafiki sanin dunia na fiki sanin makirci da munafurci iri iri, xan iya rantsewa da Allah baki taba shayarda Ma'u ba, kawai makircinkine da 'yan uwanki kuka kisa wannan xancen don Abdallah ya auri Zainab ita kuma Ma'u ko oho, to ta Allah batakiba, Allah ya nuna ikonsa kaikayi ya koma kan mashekiya" Kukan borin kunya da hauka Ummi ta saka tace "Bayan duk abunda akamin kuma xa'amin sharri, nidai an tsaneni a gidan wlh don ni bare" Mikewa tsaye Abdallah yayi yace "Ummi kin cuceni, akan son xuciarki kika rabani da Ma'u dolene auren Zee, nagode Allah da ya hanaki farin cikinki kamar yadda kika hanani" Daga kafarsa yayi don takawa yabar falon, take jiri ya dibeshi ya fadi a wajen a tsume Kuyi hakuri da wannan Yau banajin typing Ummu subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Ina taya BATOOL MAMMAN murnar kammala littafinta na KASHE FITILA( Kunna Fitila injimu 'yan ROF group😜) Gaskia kin Fadakar Nishadantar Wa'axantar Damu Ina miki SON SO BATOOL Xamuyi missing na son so 1⃣5⃣ "Kan uban nan, wlh baxai taba sabuwa ba, karyanki tasha karya Hawwa, ni xa'a ciwa mutunci a toxartani a idon dunia, har kinada bakin cemin inyi hakuri to idan ni nasan hakuri Zee batasan hakuri, son danki baxai kashemin diya ina kalloba dole kisan yadda xa'a" Hajiya Turai ce ke wannan dirin yayinda ta tura dankwalinta goshi irin bbu mutuncin nan Ummi dake kukan bakin ciki tace "Da wanne xanji Anty da cin mutuncin da akamin ne koda kishiyarda akawa Zahra ko kuma da ciwon Abdallah gaku naki bala'in, pls barni najj da abunda ke damuna, naki nafilane" Lubna da Zahra ke kwance kan cinyarta tanata sana'ar kuka tace "Don Allah Anty kuyi hakuri mu xauna mu sulhunta tsakani muyi facing abunda ke gabanmu" Wani uwar harara Ummi ta sakar mata tace "Rufewa mutane baki ba duk ke kika cucemu ba, kika bamu gurbataccen shawara, Gashi yanxu mu bbu wan bbu kanin, kin samu a halin kanikayi" Cike da mamaki Lubna ke duban Ummi tace "Au hakama xakice, ubanwa na janyo gidana nace yaxo na bashi shawara, ba Ku kuka wanke sahunku kuka xoba, sai Ku dau kaddara haka Allah ya tsara, ga duka ga tsinka jaka" Tana gamawa ta ture kan Zahra a cinyarta ta mike ta tattari kayakinta tace "Na barku lfy,kuma duk abunda ya kara samunku bbu ruwan Lubna" Itama Hajiya Turai daukar jakanta da mayafinta tayi tace "Wlh wlh kinji na rantse duk inda xanshiga sai na shiga don nemowa diyata farin cikinta, kuma gaba dake har makara, ko bakin cikin kishiyarda aka dirkawa diyarkima ya isheki, abun kunya abun ashsha first in family Zahra ce aka tabama kishiya" Ummi dai bbu bakin magana bakin ciki ya hanata cewa komai, haka tanaji tana gani Hajiya Turai da Lubna suka gama ci mata mutunci sukai gaba, ita kuka Zahra kuka Birgima Ma'u keyi a bedroom din Ammi tana kuka kamar xata hadiye ranta, jama'a ssai ta tara sai hakuri ake bata, amma batajin na kowa sai kara volume take "Allah ni baxan xauna da Ya Batureba nida Ya Abdallah xan xauna shine Mijinah" Ammi da abun ya isheta ta fice dakin ta dau waya ta kira Bature yaxo yayi maganinta Bbu jimawa sai ga Bature, kowa na ganinsa yabar dakin Itako Ma'u bata sanma ya shigoba sai ci gaba da kukanta take, duk xatonta sun gaji da jin kukan ne suka waste "Ke" Bature ya daka mata tsawa A firgice Ma'u ta tashi ta xauna tana raba ido Ganin Bature ba karamin raxanata yayiba, xare mata ido yayi yace "Kukan nan ya tsaya anan ya kuma kare anan, idan na kumajin kinyi kuka" Kada kansa yayi irinta mugunta "Kinsan sauran, kuma gobe as early as possible ki shirya xamu wuce Abuja" Ko kwakwaran motsi Ma'u ta kasayi, tsoro duk ta lullubeta Allah Allah take kada ya bubbugeta Bature na gama maganarsa ya fice daga dakin, dakyar Ma'u ta mike ta shige toilet kanta na tsarawa ga wani jaririn xaxxabi na damunta *Ma'uBature* A hankali hawaye ki sauka kuncin Batool dake xaune a bakin gadon da Abdallah ke kwance yana baccin wahala Ta rasa hawayen farin cikine ko tausayin halinda Abdalkahnta ke ciki Ko wani second godia takewa Allah daya bata farin cikinta Ta gaji ga bacci takeji ga Ammi tace bbu wadda xaiyi jinyarsa sai ita "Ma'u, Ma'u, Ku barmin Ma'uta" Abunda Abdallah ke fada kenan bayan yadan bude idonsa Cikin sanyin jiki Batool ta matso daf dashi ta fara kiran sunanshi "Ya Abdallah, Ya Abdallah" A hankali ya ware idonsa kan Batool "Batool ina Ma'u, da gaske an daura mana aure, Ma'u ta auri Ya Bature? Pls Batool kicemin karyana, kicemin Mafarki nake" Kuka mai tsanani Abdallah ya fashe dashi kamar mace, itama Batool biye masa tayi tana tana tayashi Sanda sukai mai isarsu kan ya umarceta ta tallafa mishi takaisa toilet, bbu musu ta tallafa masa tana kaisa ta fito ta ja mishi kofa Wanka yayi hadeda alwala ya fito daure da towel a kumkuminsa, tsadda kanta kasa Batool tayi don kunya ya lullubeta Daukar kayan daxaisa yayi ya koma toilet din ya kintsa, salolin da suka wuce mishi ya rama, yayi addu'a mai tsawo hadda kukansa Haye kan bed din yayi bayan ya kashe wutar dakin, ya dubi Batool dake xaune kan cushion yace "Zoki kwanta" A sanyaye tace "Ni nan xan kwanta" Shima a sanyaye yace "Pls Batool don't let me to shout at you" Jiki bbu kwari taxo ta haye kan bed din, nesa dashi ta kwanta "Allah nagode maka da wannan jarabawar" Abdallah ya fada yana rintse idonsa Kuka ssai yaxoma Batool, don ssai Abdallah ya mugun bata tausayi, kasa danne kukan tai ya fito fili Shima Abdallah tausayi ssai Batool ta basa, shi a ganinsa a xakunceta A hankali ya mirginota jikinsa, wani shock dukkansu sukaji, rumgumeta yayi a kirjinta yana shafa gashinta kanta A kasalance yace " kiyi hakuri Batool nasan an xalunceki, mu barwa Allah komai shi xai saka mana" Lumshe ido Batool tayi tanajin ddin yanayin A xuciar ta tace " an.xalunceka dai Malam, Batool kam faranta mata akayi" A haka bacci mai dadi ya daukesu kowa da abunda ke ransa *BatooAbdallah* Washegari 6:20 Bature ya shigo Part na Ammi, kan sujud ya sameta tana laximi, Ma'u ko na gefenta tana aikin kuka da magiya ita baxatabi Bature ba sai dai ya saketa, tana ganisa tayi tsit ta hau share hawayenta Murmushi Ammi tayi tace "Ja'ira kici gaba mana" Xama Bature yayi suka gaisa da Ammi A tsorace Ma'u ta gaidashi Kamar baxai amsaba yace "lfy da fatar baki hada kayankiba" "Duk na hadasu wlh" Ma'u ta fada murya na rawa Gyara xama Ammi tayi ta fuskanci Bature tace "Turawa kada kaga an dau yarinyar nan an baka ta zama baiwarka ba kuma, ka riketa tsakani da Allah kamar yadda ka rike Zahra bbu duka bbu xagi, na tabbata yadda take tsoronka xata bika sau da kafa" Baki Bature ya tabe yace "Kinfa san kun xalunceni kun hadani da wannan fitinenniyar, nayi hakuri ban muku gardamaba kuma kina neman ki fadamin magana, sai dai batamin abuba babbala yarinya xanyi tunda kinsman yadda nake kika auramin ita" Tsaki Ammi taja tace "Ka dafata ma kasha bbu ruwana marainiyace Amanar Allah" Baibi ta kan maganarta ba ya ciro wayarsa ya kira Jidda, tana dagawa yace "Kije ki kiramin Zahra taxo mu wuce" "Toh" Jidda tace Rashin samun Zahra a Palo ne yasa Jidda shiga bedroom din Ummi direct Jugum ta samesu ko wanne idonsa ya kumbura yayi ja Ssai ta tausayawa Zahra da Ummi Durkusawa tayi ta baida Ummi A kasan makoshi Ummi ta amasa Jidda bata damuba ta dubi Zahra tace "Sis Ya Bature ne ya aikoni wai kixo Ku wuce" "Bbu inda xata, ya tafi da fitsarerriyar Matarsa, tunda haka kuka fiso, wai ni Hawwa Dangin miji dai dangin Mijine ko daga tsasonsu kake, dubi yadda kuka rintse ido kuka ciwa Zahra mutunci da aurawa Bature Ma'u don kunga bata haihu, xan baku mamaki nima xan sanya Balarabe ya auri Zee muga ta tsiyarku kuma kuji inda dadi" Mikewa Jidda tayi tana murmushi tayi hanyar barin bedroom din Daf xata fita ta juyo dauke da murmushin tace "Zahra a matsayina na 'yar uwanki, kanwar Mijinki, Addar kishiryaki ina mai baki shawara ki tattara inaki ki xo kibi mijinki, idan kuma kinki lokacin da kikeso ki koma Ya Bature yaki kada ki kuskura ki nemi Jidda, maganar munki jininki duk bai tasoba ai bamu muka juya lamarinba, am sorry to say kaikayine ya koma kan mashekiya" Har ta fita ta kuma dwmawowa tace "Ummi kada ki manta da Mami bace ta umarci Ya Bature ya auri Ma'u, Ammice ta umarceshi kinga bbu yadda xan daga hankalina don nasan Ammi baxata umarci Abban Amal ya auri Zee ba" Jidda na kammalawa tayi ficewarta tana murmushi Da mamaki Ummi ke kallon. Bakin kofar kamar Jiddance a wajen "Lallai yarinyar nan wuyarki yakai yanka" A fusace Zahra ta mike xatabi bayan Jidda, Ummi ta rikota "Ina xuwa kuma" "Zanje naji ubanwa ya tsaya mata a gidan nan har xataxo taci miki mutunci" Cewar Zahra tana kokarin fisgewa daga rikon da Ummi ta mata Dakyar Ummi ta xaunar da ita tace "Kyaleta nasan maganinta, kina tabata yanxu wanlanarin xai bullo tunda Uwar Ubankuce ta tsaya mata, ki barni dasu xan magantasu Indai na haifu cikin General Kabala sai na hana kwanciyar hankali xaman lfy a cikin rayuwarsu Bature da Ma'u, Abdallah da Batool, yadda Uwar ubanku ta hada da kanta xata warware" Ssai kalamun Ummi suka farantawa Zahra Koda Jidda ta xayyanawa Bature abunda ya faru, farin cikine ya lullubeshi don xai more Angoncinsa yadda ya kamata Part na kowa sunje an musu nasiha amma banda part din Ummi Ciki ciki Ma'u ke kukanta don gudun kada Bature yaji Haka suka dau hanyar Abuja Tirkashi............ This is just da beginning Wannan somanta6i kenan wai Ango ya shafa cinya🙈 Yanxu xamu tsunduma cikin labarin ka'in dana'in Yanxu sunan novel din xai fara aiki GIDAN BATURE Ummu subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Mrs Adam Ina yinki irin ssai na SadNaf nagode ssai da kulawarki 1⃣6⃣ Tunda Batura ya kama hanyar Abuja Ma'u tasa kanta a kasa sai kuka take a hankali yadda Bature baxaijiba Dubanta Bature yayi ya tabe baki "Kici gaba da kukan, xakiyi mai dalili idan na tsaya na mammakeki" Cikin Sauri Ma'u ta dago kanta ta shiga share hawayenta Murmushin mugunta Bature yayi yaci gaba da tukinshi cikin salama yana kara godewa Allah da kyautar daya mishi Minti minti Bature yake Satan kallon Ma'u Itako Ma'u ta hade ranta cif kamar yadda ya xama mata jiki ta tura bakinta Hakan datayi ma ya Burge Bature ji yake kamar ya janyota ya tsotse bakin Bature Estate Sanadiyar sauyi daya xo yasa aka suke duk wani bikin da'aka tanada ranar Asabar Da daddare Ammi tasa Hisham ya dau Shukrah suka nufi gidansu, tasa driver yakai Abdallah da Batool gidansu, dama an rigada anyi Jere Tunda suka idarda Sallah xuciar Shukrah ke dukan uku uku, daman gata da sanyi sai sanyin ya karu Murmushi Hisham yayi bayan ya gama karantar yanayinta, ya yagi nama kaxa ya tura mata baki yace "Ci wannan Matana, tsoron me kike ne"? Ya karashe maganar yana kanne mata ido daya Murmushi tayi ta tsadda kanta kasa Cikin lallami ya dinga bata namar kaxan da fresh milk, sanda ya tabbatar ta koshi kan ya kyaleta Da kansa ya tsaftace wajen ya daga sai kan bed A zafafe ya shiga aika mata sakonni, tureshi ta shigayi " pls Ya Hisham ka bari baxan iyaba" Murmushi ya mata yace "Ai biyata kaxata xakiyi, kina tunanin xakici bagas ne" Kuka ta fashe mishi dashi tana bashi hakuri amma ina Malam Hisham yayi nisa sanda ya maida Shukrah cikekkiyar mace kan hankalinsa ya kwanta Asuba ta gari ShukraHisham Zubawa Batool ido Abdallah yayi yana kare mata kallo, Sam ya kasa ganin wani makusa a jikinta, limshe ido yayi dayaji wani kasala na xiyartarsa lokacin da idanunsa yakai kan na fulaninta Xama Batool tayi gefenshi ta ballo maganinsa ta bashi hade da ruwa "Tnks dear" Ya furta lokacin da amshi maganin da ruwan Sanda ta tabbatar yasha duka, ta kashe wutar dakin ta haye kan gadon tayi nesa dashi Bbu shiri taji muryanshi "Pls xo ki xamamin blanket sanyi nakeji" Ya karashe maganar a kasalance Murmushi Batool tayi a xuciarta tace "Kaji dan renin sense nixai mayar blanket dinsa, xan magantasa" Jefa mishi blanket dake gefenta tayi tace "Ni Batool ce ba blanket ba, ga blanket nan ka rufa" Shima murmushi yayi, don yasan xa'a rina Batool badai tsiwaba itama layin Ma'u ce sai dai Ma'u ta fita Mirginowa yayi inda take ya rumgumeta ta baya, kokarin kwace kanta tayi tace "Pls Ya Abdallah ka barni bacci xanyi" "Ke sadakifa na biya ki barni na more sadakina" Ya fada yana kare kamkameta a kirjinshi Juyowa Batool tayi tana murmushi ta kara shiga jikin shi hadda xagaya hannunta a bayanshi Ajiyar xucia Abdallah yayi yace "Tnks dear" "Kada ka godemin sadakinka kakeci, daxarar ya kare shikenan" Batool tayi maganar tana limshe ido Bai tanka mataba don yanajin dadin yanayin ssai Asuba tagari BatoolAbdallah Bature Estate "Yau kuma ina kika bar chewing gum dinkin" Ammi tayi maganar tana duban Jidda data shigo falon Ammin Baki Jidda ta yabe tace "Tana gun Ummi, inaga can ma xata kwana" Duban rashin fahimta Ammi tama Jidda tace "Ban ganeba? Can xata kwana kam ita Hawwa tanada nonon daxata bata idan tana kukane" Xama kan cushion Jidda tayi tace "Can mata, may be Zahra xata tayata reno Ido Ammi ta xaro tace " Zahra fa kikace Jidda, daman batani mijinta bane" Gyara xama Jidda tayi ta xayyana ma Ammi yadda sukai da safe da Ummi Cikin fada Ammi tace "Meyasa tun da safen bani fadaminba" "Yanxu dana fadamikin ai ba laifi, tunda na fada miki" Ammi bata kara bin takan jidda ba ta fice, tayi hanyar part din Ummi A falo ta samu Ummi ta xuba Uban tagumi tana kallon Tv amma da alama hankalinta baya kan Tv Tsayawa a kanta Ammi tayi tace "Iskancinkin ya fara isata Hawwa, Uban meyasaki hana Zahra bin mijinta" "Saboda ba'a mana adalciba" Ummi ta bawa Ammi amsa kai tsaye "Wadda bai ma kansa adalciba ai bai kamata yayi tunanin adalci gun kowaba, ke bari kiji wlh baki Isa ki kawo mana gubataccen akidarku ta Gidan Kabala ba wai bbu kishiya a tsarin ku, Gidan Bature bbu wannan akida, tun wuri na wur Zahra ta tattara ta koma dakinta ko kuma na baku mamaki ssai" Ammi tayi maganar tana nuns Ummi da yatsa Fitowa daga bedroom Zahra tayi tace "Mamaki na nawa kuma Ammi, ai kin gama bamu mamaki duk abunda xakiyi baxai kai abunda kikayiba, kin fito baro baro kinuana mana mu baren jikokinkine, kuma wlh wlh kinji na rantse kuma bakya bina bashin rantsuwa balle kice na biyaki, ni Zahra baxan taba komawa Gidan Batureba sai ya saki kucakar dakika aura mishi" Zahra ta karashe maganar tana kuka Daga kafadarta Ammi tayi irin I don't care tace "Shikenan kiyi duk yadda uwarki ta kitsa miki, amma ki sank kamar yadda yanxu kukaga bbu kyau hakama nan gaba, don xakuxo kuyi dana sani mara amfani, Alhamdulillah dukkanku kunsan halin Bature ba irin Sha katafin nan bane sarai xai magantaku, idan abu ya lalace muku Zahra kada ki kuskura kixo Neman dauki guna" Tana gamawa tayi ficewarta, yayinda Ummi ta bits da harara "Munafukan mata ubanwa ma xai nemi taimakonki" Gidan Bature Tunda suka iso Ma'u ta shige dakinta, ta fada kan gadonta tasa kuka mai cin rai, kuka mai isarta tayi har bacci ya dauketa Sai 8 Bature ya sauko ya nufi dinning space, duk wadda yaga fuskarsa yasan yana cikin farin ciki, har ya xauna ya tuna idan ba xuwa yayi ya fito da Ma'u ba baxata fitoba Direct bedroom dinta ya nufa daukeda da murmushi mai fassarori da dama Fitowa daga toilet Ma'u tayi daure da towel a kirji, hakan yayi daidai da shigowar Bature bedroom din Ma'u na kallonsa tasa ihu tana kokarin komawa toilet din "Idan kika yadda kika koma sai na ji miki ciwo, xonan" Bature yayi maganar bbu wasa Tsoro da kunya su suka lullube Ma'u, jiki na rawa ta karaso gaban Bature Kallon kurilla Bature ya shigawa Ma'u, tunba Hips nata da kuma boobs sunfi daukar hankalinsa, take ya farajin wani irin yanayi a jikinsa, limshe idonsa yayi ya ware a kanta Sunkuyar da kanta Ma'u tayi tana Allah Allah ya fice ya bata waje don ta shirya "Asma'u" Karo na farko da Bature ya kira cikekken sunan Ma'u da wani irin murya mai dadin sauraro Dago fuskarta Ma'u tayi ta dubi Bature don ta kara tabbatarwa shidin ne ba waniba, bata taba tunanin xai iya kiran sunanta hakaba Yadda idanunsa suka sauya shiya sanya Ma'u shiga wani hali, daman gashi tasha gyara ssai idanuwansa suka kunna mata wutar Sha'awa "Kukan mekikeyi, dukanki nayi?" Ya jefo mata tambaya yana karantar yanayinda ta shiga Turo bakinta tayi tace "Allah banyi kuka ba, Soup ne ya shigemin ido shiyasa idon yayi ja kuma ya kumbura" Murmushi Bature yayi daya samo hanyar holewarsa batareda Ma'u ta renashi ko ta fahimci yanason shanawa da itaba Zare mata ido yayi "Ban hanaki turamin bakiba" Dan ja da baya tayi, tayi saurin maida bakinta tace "Don Allah kayi hakuri baxan sakeba" Bbu bata lokaci ya janyota jikinsa yadan rankwafa don ya fita tsayi ssai, ya hau tsotse lips dinta Har wani ajiyar xucia yake yana kara kaimi, itako Ma'u tama manta wani dunia take da kuma wa take, ssai ta sakarmishi jiki tare da bashi hadin kai hadda xagaje hannunta a bayanshi Dukkansu kafafuwansune ya gaxa daukarsu, ganin xasu iya xubewa kasane yasa Bature riketa ssai suka fada kan bed Cikin dabara Bature ya xare towel din Ma'u ya hau shafa na fulaninta, ganin shafar baya gamsar dashi yasa ya xare bakinsa daga nata ya komar dasu kan na fulaninta Ihun dadi Ma'u ta shigayi tana nishi da karfi, hannayenta tasa cikin lallausar gashin kansa ta shiga cakudawa Dukkansu sun fita hayyacinsu, sun mata a wace dunia suke MauBature❤ Ummu subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 FANS Kuyi hakuri naji kukanku pls kumin uxuri Wadda sukamin addu'a ina godia Allah yaba xumunci Da masu cewa do naga nayi suna shine nake wulakantasu nake musu rigimar post Da masu cewa don nag an damu da litaytafine shine nake jamusu rai Da masu cewa sun daina karanta littafina tunda rigima nake musu Duk sakonku ya riskeni Wlh ni ba haka nakeba ya kamata ku dinga uxuri kunsan dan Adam ajixine kuma jini da jiki sai a slow Koya writer take ku jinjina mata don ta bak abu mai mahimmaci a rayuwarta wato LOKACI Kun 1⃣7⃣ Wayar Ma'u dake kan bed din ya fara ringing, har wayar ya tsinke bbu wadda ya kula daga Ma'u har Nature, kiran wayar aka sakeyi, nan ne Bature ya dawo hayyacinsa ya tsagaita abunda yake ya mirgine ya kwanta gefe yana sauke numfashi a hankali Cikin kunya da jin nauyi Ma'u taja blanket ta rufe jikinta kan ta jayo wayarta Anty Jidda ce manne a screen din, Ma'u na picking Bature ya mike a hankali yabar dakin cike da jin haushin Kansa yadda ya xage yake kokarin xubda girmansa a wajen Ma'u Direct bedroom dinsa ya wuce ko takan abincin baiyiba, sanda ya kuma wani wankar, jallabiya yasa ya dawo kan dinning din yayi serving kansa ya fara cin abincin, yana taunawa yana murmushi don daxun shiyasan meyaji "Kina inane nayita kiranki bakya dauka ko salon iskancin nakine ya motsa" A dayan bangaren Jidda tayi magana a xafafe Harara Ma'u tayiwa wayar kamar Anty jiddance "Ina wankane yanxun na fito" "Ya Bature ya shigo dakin kine? Jidda tayi tambayar bbu wasa Daria ma tambayar tabawa Ma'u a xucia tace "kujimin matarnan da gulma ita ina kiranta na tambayeta Ya Balarabe ya shigo dakinta ne" Shirun datayi yasa jidda daka mata tsawa "Bake nake tambayaba" "Mexai kawoshi dakina, ai baya xuwa dakina" Ma'u tayi maganar tana tura bakinta "To ki bude kunnenki ki jini da kyau, idan Ya Bature ya xo dakinki ko ya kiraki dakinsa kada ki kuskura ki bashi hadin kai, idan kikaga xai dakeki ki ce mishi kina period, kuma ki dinga sa kananan kayanda na tsaya mikin nan idan yana gida, kina dinga giftawa ta gabansa kuma ki rage jin tsoronsa" Jidda tayi maganar cikin muryan gargadi Baki Ma'u ta tabe tace "Toh Anty" Itama jiddan tabe bakin tayi tace "Hadda wani toh kamar kin dauka, idan ma baki daukaba ma ruwanki kexaki bonu nan gaba" Katse kiran Ma'u tayi tace "Lallai kam idan na mishi gardama yaci uwar ubana kina can bbu ruwanki, duk abunda ya nema bashi xanyi ji yadda daxun ya jiyar dani dadi" Murmushi tayi ta mike taci gaba da shirinta tana mitan maganar Jidda Night gown tasa iya gwiwa ta bude kofa ta leka, ganinsa a dinning ne yasata komawa dakin tana mita "Toh uban me ya xaunar dashi a dining din, so yake naje ya nemo laifina ya dakani gashi bbu mai karbata, wlh baxan fitaba sai yabar wajen sai dai yunwa ya kasheni" Ganin batada niyar fitowane yasa Bature tashi ya shige bedroom dinsa ya kwanta, yanason jin dumin Ma'u amma gudun reni yasashi yin ta maxa har bacci ya daukesa Ma'u najin Bature ya shiga ta fito taci abincinta isheshshe ta koma bedroom dinta, ta kwanta tunanin abunda ya faru tsakaninta da Bature ta hau murmushi da haka bacci ya dauketa Bature Estate Zahra ce xaune a dinning space ta xuba tagumi, duk jerin abincin dake gabanta ta gagara cin komai Ummi dake xaune cikin falo ta lura da yanayinda Zahra ki ciki tace "Zahra me nake gani haka, kada tun yanxu kin fara tunanin Bature, idan ma shi kike tun wuri ki fitar a ranki, kuma kiyi maxa ki dibi abincin nan kici tun kan na saba miki" Ajiyar xucia Zahra tayi tace "Ummi ni tunani nake kada Ya Bature ya kusanci Ma'u" Tsaki Ummi tayi tace "Shi Baturen mahaukaciyace ta renesa da xai kusanci Ma'u don Allah ci abincinki kibar tunanin wata banxa wai ita Ma'u, nasan ko kallo bata ishe shiba" Diba abincin Zahra tayi ta fara ci amma har yanxu hankalinta bai kwantaba don tasa; halin abunta Waya Ummi ta dauka ta kira Abdallah Ruwan wanka Batool ta hadawa Abdallah ta fito toilet din daure da towel, kan stool ta xauna cikin batsarwa tace "Ya Abdallah tashi ka shiga wanka" Abdallah dake xaune bakin bed ya harareta yace "Dacan ke kike sani wanka" Murmushi tayi tace "Dacan baka biya sadaki bane shiyasa bana saka amma yanxu daka biya dole na saka don kaci sadainka da tsinke" "Ai sai kixo muje kimin wankan don cika ladanki" Abdallah yayi maganar yana cire jallabiyar dake jikinsa Murmushi Batool tayi tace "Ai ba maganar lada bane maganar sadakice" Murmushi kawai Abdallah yayi don Batool ta fishi iya xare xance, mikewa yayi ya shige toilet Batool tabi bayansa da kallo tana murmushi tana dada godewa Allah Kwaliyya Batool ta caba tasa Ankara gown mai matukar kyau, tana kokarin daura dankwali wayar Abdallah yafara ringing Tashi tayi taje ta daga wayar ganin Ummi yasa picking call din da fara'arta ta gaida Ummi A dakile Ummi ta amsa "Ina mai wayar yake" "Yana wanka" Tabe baki Ummi tayi a dayan bangaren tace "Idan ya fito kice inason ganinshi yanxu yanxu" Jiki a sanyaye Batool tace ,"Toh" Katse wayar Ummi tayi Baki Batool ta tabe tace "Wata sabuwa inji dan caca" Tanajin Abdallah na kokarin fitowa tayi saurin barin bedroom din kan yace xai sa kaya a gabanta don xai aikata Dinning space ta nufa ta xauna tana jiran fitowarshi Kamshin turarensa ne ya tabbatar mata yana nufo dinning space din Abdallah na isowa yaja kujerar gefenta ya xauna, murmushi tayi masa tace "Kayi kyau Ya Abdllah kamar sabon ango" Martanin murmushin Abdallah ya mayar mata yace "Nagode dear, amma na wuce kamar sabon angon aini angone" Baki Batool ta tabe tana kokarin serving dinsu tace " angon waye kenan" Kama hannunta yayi yana matsawa yace "Ina wata bayan Batool Matata" Sosai Batool taji dadin kalamansa, amma sai tayi fuskar tausayi tace "A'a Ya Abdallah abunda bakason Batool" Cikin sanyin murya yace "Pls Batool ki daina cewa haka wlh ina miki son 'yanuwantaka kuma nasa soon zai koma so da kauna, ina fatan yafima yadda nakeson Ma'u" Take hawaye ya fara ambaliya a fuskar Batool Share mata ya shiga yi a hankalinta yace "Haba Batool tawa kada ki xama ragguwa mana, ya kamata ki xama jaruma kan naxo amsar hakkina" Kwace hannunta tayi ta rufe fuskarta tana murmushi kasa kasa Bayan sun gama cin abincine ta sanar masa sakon Ummi Peck ya mata a kuncinta yace "Bari naje su Abba ma nason ganina" A dawo lfy taiyi masa lokacinda ta rakashi bakin kofa Bayan wata daya Zahra ce kwance akan bed duk abun dunia ya mata xafi, kewar mijinta na damunta ssai, ga xaman gidan ba dadinsa takeji ba kowa ya juya mata baya Ummi da Mami ne ke sauraranta bayansu duk mutanen gidan bbu mai mata magana kotaje gaida su Abba ma bbu mai.amsawa ga Ummi tace idan ta yadda ta koma gidan Bature xasu raba gari, ssai ta rame ta koma kalar tausayi Wayarta taja tayi dialling number Jidda don ta tallafa mata ringing uku yayi Jidda ta daga, suka gaisa a mutunce Zahra tace cikin sanyi "Don Allah sis kiyi hakuri nasan ban kyauta ba kuma banyi daidaiba, pls ki taimake ina cikin matsala dunia tamin xafi" Ta karashe tana kuka "Pls Sis ki bar kuka king a ranar danake guje miki gashi tun kan aje ko'ina taxo, kin bi son xucia da xugar Ummi kin ki bin Ya Bature gashi yanxu kina danasani" Jidda ta fada a dayan bangaren "Nasan komai Sis kuma na amshi laifi na, yanxu mafita nake nema" Zahra tayi maganar tana gyara kwanciyarta A dayan bangaren Jidda tace "Mafita shine ki kira Ya Bature ki bashi hakuri, sai ki koma wajensu Abba da Ammi suma ki basu hakuri" Ajiyar xucia Zahra tayi tace "To Ummi fa ya xanyi da ita, tace idan har na koma gidan Ya Bature bbu ni bbu ita" Baki Jidda ta tabe tace "Kibi ta Ummi ta kashe miki aure, kin san Ya Bature bai sha mishi kaiba kiga sakon takardar sakinki" Ido Zahra ta ware kamar Jidda na gabanta tace "Saki fa kikace Jidda? Kina ganin Ya Bature xai iya sakeni" Daria Jidda tasa hadda Shewa tace "Iyeeeh Sarauniyar mata Zahra ke wacece da baxai iya sakekiba, kina ganin ya samu dalleliyar yarinya kice baxai sakekiba, ina ganin kina hauka" Take kuka ya tasoma Zahra ta shiga rera Sosai Jidda ta tausaya mata tace "Ba kuka xakiyiba hanxartawa xakiyi ki kira Ya Bature" "Nagode Jidda Allah yabar kauna, bantaba tunanin xaki tsaya ki saurareni har da bani shawara ba, insha Allah xanyi yadda kikace" Murmushi Jidda tayi tace "Bbu komai Sis ana tare" Yake Zahra tayi tace "Ki shafamin kan Amal dita" "Gata nan ma tana gaisuwa, ga kuma na ciki na daga hannu" Cike da mamaki Zahra tace "Kada kicemin cikine dake" Murmushi Jidda tayi tace "Daman baki saniba ai naxata kin lura lokacin bikin nan" "A'a ban luraba kin san lokacin hankalina baya jikina, Allah ya sauke lfy, Allah ya samu a danshinku" "Ameen" Jidda tace ta katse wayar Bbu bata lokaci Zahra tayi dialling number Bature Gidan Bature Tun ranar bbu abunda ya sake hada Bature da Ma'u sai gaisuwa, yayi kokari matuka wajen danne sha'awarsa don bayason ta renashi Ssai Ma'u ta gaji da xaman gidan daga bedroom sai falo ko kitchen bata lekawa, tanason xuwa gidan Anty Falmata amma tsoro na hanata tambaya Yau ta dau aniyar xata cire duk tsoron datakeji taje ta tambayeshi xuwa gidan Anty Falmata Sanda ta gama shirinta tsaf cikin riga da sikat na atamfa, ya amshi jikinta ssai ta fito sharr da ita Direct bedroom din Bature ta nufa xuciarta na dukan uku uku Da sallama ta bude kofar ta shiga, bata sameshi ba karar ruwar datajine ya bata tabbacin yana wanka, xama tayi gefen bed din ta kurawa hotonshi dake gefen bed din ido yayi matsifar kyau ssai Tsintar kanta tayi da Murmushi tana jin dadin kallonsa Wayarsa dake gefentane ya fara ringing takai dubanta kan wayan Tsaki taja dataga My Zahra manne a screen din wayar Ssai haushi ya kamata "Idan ba karuwanciba mena kiransa tunda kinki dawowa, wlh irinsu nema kesa maxa su raina mata, bari xanyi maganinki" Picking na call din tayi A dayan bangaren dadi ssai ya kama Zahra Bature ya dau wayarta, cikin kissa da kisisina tace "Amincin Allah ya tabbata a gareka Mijina" Baki Ma'u ta tabe ta make murya kamar wadda ta tashi daga bacci tace "Yana wankan farilla" Kadan ya rage Zahra ta kurma ihu don tsabagen takaici ga wani mugun kishi ya taso mata wai Ma'u ce kece mata Baturenta yaje wankan farilla, lallai kam ta bawa yarinyar nan wuri, amma xata magantata Shirun da Ma'u taji yasa jin dadi don tasan ko ba komai ta kona ran Zahra "Idan bakida sako xan katse wayar don na gaji ssai wlh ashe haka Ya Bature yake da jarab........... " A harxuke Zahra ta katseta "Ke kucaka rufewa mutane baki ina abunda Mijina xai dauka a jikinki, wlh karya kike Ya Bature baxai taba hada daki dakeba balle kuma ya hada jiki dake k........ " Ssai maganar ya konawa Ma'u rai tace "Hada jiki dani na nawa kuma wai ancewa kuturu Allah ya la'anceka, hada jiki kam sai dai kada a kuma, and pls banason daga murya don kada babyna ta samu matsala kin san mu masu ciki munason lallabawa" Bata jira jin abunda Zahra xata ceba ta katse wayar tana daria Dago kanta daxatayi taga Bature tsaye a bakin kofar toilet ya kama kugunsa yana mata duban "kin isa" Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Fans ina godia da soyayyarku gareni Allah yabar xumuncin kauna Son So Batool Adam Jatco (Amfanin Soyayya) Mrs Adam SadNaf (Makobtan Juna) BeeBie Isa ( Dan Makaho) Batool Mamman Lamtana Phertymerh (Yusrah) Pherty Zahra (El-Mustapha) Sameena Aliyu (A Duniarmu) Zainab Makawa (Tarko) 1⃣8⃣ Ihu mai karfin gaske Zahra ta saka tayi hurgi da wayarta jikin bango sanda ya fashe, kuka mai cin rai ta shigayi tana cewa "Wayyo Allahna Ummi kin kasheni, na mutu na lalace wayyoni Zahra shikenan tawa ta kare Ma'u ta kwacemin miji" Ummi na kwance a bedroom dinta tana tufka da warwara yadda xata shawo kan komai, taji ihun Zahra kamar daga sama, da hanxari ta mike ta nufi bedroom na Zahra Da mugun mamaki take kallon Zahra data burkice ta fice hayyacinta ta xama tamkar sabon kamun hauka "Ke me haka?, meya saneki? Me akayi miki" Kukanta Zahra taci gaba dayi don yanxu haushin Ummi takeji matuka tana ganin duk abunda ya sameta Ummimce sila Cikin kuka Zahra tace "Ummi kin cuceni, Ummi kin rabani da farin cikina" Hannu Ummi ta dafe a kirji tace "Ni Hawwa ni na cuceka Zahra? Uban me na miki dana cuceki" "Yanxu na kira Ya Bature Ma'u ta dauka tana cemin wai yana wankan farilla, kuma tanada ciki" Tsaki Ummi taja tace " Allah ya tsinewa wayonki Zahra ace wai Ma'u ce xata fada miki magana ki dauka, kishine kawai ya rufe miki ido har kika yadda da shirmen Ma'u, da bakuwarkice Ma'un sai ki yadda, kilama barin wayar yayi a falo ta samu ta shirya miki.iskancinta, ke kuma kishi ya rufe miki ido kika manta wacece Ma'u kika hau kika xauna" Sai yanxu Zahra ta tuna wacece Ma'u wannan kadane daga aikinta, amma duk da haka hankalin Zahra bai kwanta ba, kilan maganar Ma'u gaskia ko kuma maganar Ummi ce gaskia Tsagaita kukan tayi tayi kalar tausayi tace "Pls Ummi ki barni na koma gidana naje na koyawa Ma'u hankali, na fiddata a gidan da karfin kissata na maidata kamar baxawara" Murmushi mugunta Ummi tayi ta xauna bakin bed tace "Kin kawo xance mai ma'ana tabbas wannan babban dabarane, insha Allah next week xaki koma dakinki, Kuma ki tabbatar naga Ma'u a gidan nan" Itama Zahra murmushi koba komai ta samu taji sauki a ranta Gidan Bature A hankali Bature ya fara takowa bakin bed da Ma'u ke xaune, fuskarsa dauke da killer smile Duk wani tsoron duniar nan Ma'u ta jishi, jikinta har rawa yake ta gama tsorota sai raba ido take Xama Bature yayi kusa da ita ya juyo da ita tana fuskantarsa "Madam Ma'u, ashe bayan fitsara da rashin kunya tare da ta'asa hadda ta'addanci Ashe kin iya sharara karya haka, banaso abubuwan su miki yawa don haka xan tabbatar da duk abunda kika cewa Zahra" A raxane Ma'u ta dago tana kallonshi Dage mata gera yayi yana murmushi mai dauke da mugunta Tare hawaye ya shiga ambaliya a fuskar Ma'u Harshenshi Bature yasa ya fara lashe hawayen dake ambaliyar, baki Ma'u ta bude da shirin magana, take Bature ya hade bakinsu ya shiga sotse bakin Ma'u kamar Meerna Parrot ta sami sweet Cikin dabara Bature ya raba Ma'u da kayanta ya xama daga ita sai pant don ya rabata da bra ma Xafafan sakonni masu rikitarwa Bature ya shiga aikawa Ma'u, yana bin kowani sassa na jikinta yana sarrafa cikin kwarewa A hankali Ma'u ke nishi dadi don ssai take amsar sakonnin sai wani cije lips dinta take tana kara bankaro masa kirjinta dayake sotsewa tana mimmike kafa Sun dau lokaci a haka, ko wanne na Jin ddin abundake faruwa duk sun mance duniar da suke sai nishi dadi kawai ke tashi a dakin Cikin shauki Bature ya gangara xuwa cibin Ma'u ya shiga lashewa yana mata tafiar Susa da harshenta Ihu Ma'u tasa tareda cusa hannayenta cikin lallausar gashin kan Bature tana cakudawa A hankali Bature ya dinga tafia da harshensa har saman maran Ma'u, sambatu Ma'u ta shigayi "Pls kada ka bari, idan ka bari xan mutu, ka cika gaba Baby ( hmmmm yau su Bature ne Baby, wani abu sai an shiga turaka, tsula tsiya inji Mrs Adam )" Xame pant din Bature yayi ya shiga sucking din Ma'u, haukane ya rage Ma'u tayi, tayi kukan dadi har muryanta ya dishe, bbu irin sambatun da batayiba Ganin ta gama macewane yasa Bature mikewa ya gyara mata kwanciya yadda xaiyi komai zam zam, nan take ya afka mata Wayyo Ma'u daga kukan dadi ta koma kukan axaba, ihun ceto ta shigayi, ganin bashine mafitaba yasa dukanshi da iya karfinta hadda cixo Amma san Bature bai san ma tanayiba , don ya lula duniar dadi sai shawagi yake, kwasar gara yake bbu kakkautawa "Wayyo Ammi, Wayyo Mami, Ku taimakeni xai kasheni, Anty Jidda na mutu, wlh Ya Bature xakayi kisan kai, Allah ya isana ban yafe ba axxalumi kawai" Tun Ma'u na iya yin tsiwa da Allah ya Isa har bakinta ya mutu murus ta dawo sai ido kawai don ta axabtu ba dan kadanba Sau hudu Bature ya sadu da Ma'u, badon ya gajiba tausayine yasa ya dakata don yaga numfashinta har ya fara sama Hada mata ruwa mai dumi yayi, ya dagata kamar yar doli ya direta cikin ruwan xafin Ihu mai baraxanar illata kunne tasa bbu shiri bature ya toshe kunnensa Zafi mai ratsa gabban jiki Ma'u takeji kuka tasa gwanin ban tausayi "Ka taimakeni ka cireni wlh xan mutu, Wayyo bayana, wayyo marata" Tunda Bature yake bai taba tausayawa Ma'u ba sai yau, yasan ta axabtu iya axabtuwa Mikewa yayi a sanyaye yace "Pls Asma'u kada ki fita cikin ruwan nan" Karon farko da Bature yacewa Ma'u pls kuma har da sanyaya mata murya Duk radadin datakeji bai hanata mishi duban mamaki ba Bedroom ya koma ya janye Bedsheet da jini ya bata, ya dauko wani ya shimfida, ya koma toilet da wadda ya cire a washing machine yasa ya dauke Duk Ma'u na kallonsa tana mamakinsa sai murmushi yake kamar Angon kare Sanda ya kintsa komai ya daukowa Ma'u gown a bedroom dinta kan yaxo ya fidda daga cikin ruwan ya sauya wani ruwa ya mata wankan farilla injita da fade ya nadeta a towel kamar jaririya ya direta kan bed Da kansa ya shiryata, ya balla pain killer ya bata tasha ya gyara mata kwanciyarta ha lullubeta da blanket Itada dai Ma'u da ido kawai take binsa don gani take kamar ba Ya Baturen data sani bane, don bata taba sammanin haka daga garesa ba Shigewa Bature yayi toilet ya sake wanka hade da wankan farilla ya fito ya shirya tsaf a kakinsa na Air force, ssai ya amsheshi A karo na farko daya burge Ma'u ta kuma jinjina kyaunsa, wani abu dabata san menene ba ya shiga taso mata "Zan wuce wajen aiki, idan kinada bukatar wani abu ki kirani, pls ki kula da kanki banda yarinta" Bature ya fadi hakan daidai kunnen Ma'u Peck ya mata a goshi ya tattari keys dinsa da wayoyinsa ya fice Ma'u kam ta kasa gaskata sauyin datake gani gun Oga Turawa A wajen aiki anga sauyi wajen Bature, fuskarsa dauke da annashuwa sabanin yadda ke a hade kamar hadari Haka Bature ya kasance ranar cikin farin ciki da annashuwa tareda jin dadi Yanason kiran ma'u yaji ya ta kasance abun haushin shine baida numberta kuma abun ashsha ne ya kira a tura masa, haka yanaji yana kallo ya gagara samunta Excuse ya dauka ya nufo gida tun lokacin tashinsa baiyiba Ssai Ma'u tasha tarairaya da tattali gun Bature, a Baturensa yake a fuska amma gangar jikinsa sun bauta mata ssai ya shiga mata hidima Misalin 9:30 na dare Bature ya gama shirin kwanciyarsa, yaxo ya rumgume Ma'unsa tsam a jikinsa yana shakar kamshinta mai rikita masa tunani, shiru yayi kamar yayi bacci yana shakar kamshin a hankali Ma'u najin Bature yayi shiru, ita a ganinta bacci yayi ta janye jikinta daga garesa ta sauko a kan bed din a hankali, wai don kada ta tadashi, tayi hanyar barin falon don tana tsoron kada dare yayi dare Bature ya maimaita abunda yayi daxun Tana gab da kama handle din kofar Bature daya kyaleta yaga iya gudun ruwanta yace "Xanyi mutukar saba miki idan kika fice daga dakin nan" Rintse ido Ma'u tayi cike da tsoro ta dawo ta kwanta nesa da Bature A limshe da ido Bature yace "Idan kika bari na biki inda kike abunda na miki daxun nafila ne" Bbu shiri Ma'u ta mirgino ta shige jikinsa xuciarta na dukan uku uku Bayan Sati Daya Ssai Zahra ta shirya kanta tayi gyara na musamman ta fito fess Ana washegari xata koma Abuja aka rangada mata kitso da lalle masu daukar hankali Gun su Abba taje ta nemi afuwarsu kuma ta sheda musu gobe xata koma dakinta fatan alkhairi suka mata Dataje gun Ammi kam cewa tayi "Idan don Allah xaki koma Allah ya hada kanku xaina lfy, idan kuma wani sharrin xai kaiki Allah yasa kaikayi ya koma kan mashekiya" Gidan Bature Tun daga ranar da Bature ya kwashi gara, bbu abunda ya sake shiga tsakaninsa da Ma'u sai dai idan ya dibo xafi ya sauke da romance Ssai Ma'u tanajin dadin kasancewa da Bature don ya gama tsayan xuciarta da xafafan romance dayake mata masu birkita mata lissafi Sonshi ya mata mugun kamu, har addu'a take kada Allah yasa Zahra ta dawo sai dai kawai a tura mata takardan sakinta (kujimin Ma'u da bushewar ido) Shiko Goga Bature ya mance da kowa da komai sai som Ma'u dake kara ninkuwa a xuciarsa, ssai yake kokarin koyawa Ma'u sonsa da kuma rage mata tsoronsa, kuma yana ganin ci gaba ssai don yanxu tana iya xama gefenshi ta sake sosai Half gown ne a jikin Ma'u, ta tufke gashinta tana tsaye a jikin madubi tana ma kanta Murmushi Da mamaki taje bakin window tana duba wayene yaxo don taji karar tsayuwar mota Gabantane ya shiga dukan uku uku lokacinda taga Zahra ta fito daga motar tayi wani kyaun ban mamaki Take Ma'u taji kuka yaxo mata "Kukan uban me xakiyi? Xuwa xakiyi kisata kuka bawai ki tsaya kina mata kukaba, nuna mata xakiyi kin rigada kin rushe gomnatinta" Xuciar Ma'u ya sanar da ita Da sauri Ma'u ta fice xuwa main palo, xama tayi akan cushion kafart daya nakan daya ta dau wayarta ta kara a kunne Tanajin motsin shigowar Zahra, duk da xuciarta ya tsinke amma ta dake tace "Baby kenan kasan bbu abunda xan ajje maka sama da abunda kafi so, kaga yadda bakin abun dadinka suka kumbura suna jiranka kaxo ka sotsesu yadda ka saba" Rashin jin takun Zahra ne yasa ci gaba da bayani don tasan Tarkonta ya kama kucciya A shagwabe tace "Amma Sweety a hankali xakayi ko, don wlh ban gama wartsekewa ba da na jiya" Shiru tayi kamar mai sauraran bayani daga dayan bangare, daga bisani tace "Toh Honey, bari naje bedroom sai muyi video call din na nuna maka kayan dadinka" Mikewa Ma'u tayi tana kada jikinta ta nufi Bedroom dinta Kukan kura Zahra dake tsaye saura kiris xuciarta ta buga don bakin kishi tayi ta nufi kan Ma'u gadan gadan Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 1⃣9⃣ Jin hucin Zahra da Ma'u tayi a bayanta shi yasata rugawa da gudu ta shige dakinta tayi masa key Bugun kufar Zahra take da karfi "Don ubanki ki bude kofar nan, Ashe ke kamar' yar iskace da kin tsaya dana nuna miki yadda ake iskanci, bari Ya Baturen ya dawo yau xai xaba koni ko ke" Sanda Zahra ta gaji don kanta ta wuce dakinta ta nata bambami Haye kan bed dinta Ma'u tayi tana daria "Hoohooohoo ni Ma'u, haka kawai xata sakamin hawan jini gwara na fara saka mata" 8pm Bature ya sauko palon cikin takunsa na katsaita, wuce Zahra dake xaune a falo taci kwalliya na alfarma yayi ya nufi dinning space Kamar Zahra xatayi kuka ta mike ta bishi dinning space din Kujera dake kallon nashi taja ta xauna ta marairace fuska tare da kissa tace "Don Allah Sweety kayi hakuri, nasan ban kyauta ba wlh baxan sakeba" Ko kallon inda take Bature baiyiba sai ma ci gaba da latsa wayarsa dayaci gaba Daman tasan xa'a rina kukan kissa tasa "Pls mana Dear, Allah baxan sake ba" "Hakurin me kike bani? Me kikamin?" Bature yayi maganar yana dialing number Ma'u Ringing biyu yayi ta daga "Sai naxo na daukoki" Yana fadar haka ya katse wayar Kishi ne ya turnuke Zahra "Na maka laifi mana naki biyoka lokacinda ka nemi na biyoka" Baki ya tabe yace " kanki kikawa ba niba, kinga kanki xaki bawa hakuri " Jin takun Ma'u ne ya hana Zahra magana Black jeans da red bodyhug Ma'u tasa, sunyi matukar amsarta, daure gashinta tayi da black ribborn, fuskarta bbu wani kwalliya amma tayi kyau ssai Cikin takun Jan hankali ta iso dinning space din, kujerar dake gefen Bature taja ta xauna Satan kallon Zahra tayi taga tana mata mugun kallon, murmushi kasa kasa Ma'u tayi tace "Ashe kin dawo Anty Zahra, Sannu da dawowa" Mugun harara Zahra ta wurga mata Baki Ma'u ta tabe ta shiga serving nasu Wani kasada ta gwadayi na hada abincinta da Bature, addu'a take Allah yasa kada ya kobsata Zahra ko ido ta xuba tana kallon ikon Allah, ita dai iya saninta tunda take bata taba cin abinci a plate daya da Bature ba, abun bakin ciki sai ga Ma'u xataci plate daya da Bature, kukane yaxo mata mai karfi, dakyar tayi jarumta ta danne kukan Shima Baturen Mamaki ssai hakan ya bashi, amma da shike shi namijin dunia ne sai ya boye mamakinsa, yana jin jina wayo irin na Ma'u, mace komin kankantarta akwai kisisina da kissa a tare da ita Karar spoons kawai ke tashi a dinning space din, bbu mai cewa uffan Zahra dai jagwal gwala abincin kawai take don ta kasa kai ko loma daya bakinta tsabagen kishin dake cinta Lura da haka da Ma'u tayi tace "Anty Zahra ya bakya cin abincin, ko kin koshine" Murmushi tayi tacigaba "Kodashike ma yadda Ummi ke son kin nan nasan ta cika miki ciki kanki taho" Ba karamin namijin kokari Zahra tayi ba wajen danne xuciarta kada ta biyewa Ma'u don ta fahimci Ma'u so take tayi double offense, dabara ne ya fado mata ta maidawa Ma'u murmushi tace "Nadanci abincin ai, banaso naci dayawane na kasa farantawa Sweetyna rai anjima, don kin san ya jima da samun nutsuwa" Kadan ya rage Ma'u tasa kuka, ita tai maganar kuma ita ya dama don ssai martanin Zahra ya bugeta Ikon Allah Bature ya tsaya kallo da Ma'u da Zahra duk mamaki suke bashi, kunne kawai ya baxa musu amma idanunshi yana kan plate kamar baisan me suke cewaba Shiru wajen yayi Ma'u na naxarin wani irin martani xata maidawa Zahra, Sam kishin dake cinta ya hanata tunanin komai haka ta hakura da tafarfasar xucia suka kammala cin abincin Bature ne ya fara barin dinning space din yana murmushi kasa kasa Zahra na ganin ya haura ta dubi Ma'u irin kallon gargardin nan tace "Wlh Ma'u ki fice idona, ke har Yaushe kikasan dadin miji daxaki budi baki kimin fitsara, keda kike matar hadi, idan ma badon kaddara ba ina Ya Bature ina ke, kuma ina mai miki lalbishir daga yau kin bar kwanan dakin Ya Bature idan ma kina kwana" Ganin Bature baya nan kuma idan ta kuskura ta tanka mugun duka xatasha gun Zahra yasa Ma'u mikewa a hankali ta nufi bedroom dinta, daidai xata shiga bedroom din ta daga murya inda Zahra xata jita tace "Ma'u batasan dadin mujiba sai dai mijine yasan dadin Ma'u don yadda yake ihu da sambatu ya nuna baya samu wannan dadin gun muna mata sai mace, kuma batun matar hadi inaga kin manta bara na tuna miki, Zahra ma Matar hadice bata soyayya ba, maganar kwanan daki kuma yanxu Ma'u ta fara sula tsiya a turaka" Bata jira komai ba ta shige bedroom dinta ta banko kofa Yatsa Zahra ta ciza ta kada kai irin xan kamakin nan ta bar dinning space din itama ta haura Kwance Bature yake kan gadonsa na alfarma sai murmushi yake don yanada tabbacin wannan salon na matansa zai sanya kusanci ssai tsakaninsa da Ma'u ya samu yadda yake so A hankali Zahra ta turo kofar ta shigo bedroom din, xuwa tayi ta durkusa gaban bed "Pls Honey ka taimakamin wlh na gane kuskurena, Allah baxan kara maimaita hakanba" Kamar mai bacci Bature yayi banxa da ita Ssai Zahra tayi ta masa magiya hadda kukanta, amma Bature yaki kulata Daga karshema cewa yayi "Idan kin gama kije ki kiramin Ma'u mu kwanta" Ihu Zahra tasa "Wayyo Allah na shiga ukuna don Allah Sweety ka rufamin asiri ka barni ni kwana a da kin nan wlh ina bukatarka" Dakyar dai ta shawo kanshi sanda ta hada da maganar rashin haihuwarta kan ya saurareta "Shikenan Zahra ya wuce, amma kuma ki sani idan kika kuma aikata haka sai dai ki tsinci takaddar sakinki a hannunki" Share hawayenta Zahra tayi ta haye kan bed dinta ta rumgume Bature "Nagode ssai Dear, insha Allah baxan kuma hakanba" Su Bature daman ana hannu take ya baxama duniar Ma'aurata ya shiga sula tsiya Sam bacci ya kauracewa Ma'u sai juyi take, don tayi mugun sabo da romancing dinta da Bature keyi, kuka tayi ssai dakyar da sudin goshi bacci yayi gaba da ita Washegari kin fitowa breakfast Ma'u tayi, Babu kuma wadda ya nemeta hakan kuwa ba karamin dadi yama Zahraba don a ganinta ta fara maganin Ma'u Sai 10 Ma'u ta fito cikin shirinta na fita anguwa tea kawai ta hada tadanyi sipping tayi dialling number Bature Sanda ya kusan katsewa kan ya dauka "Ina kwana" Ta fada a sanyaye "Lfy" Ya amsa a takaice "Daman so nake xanje wajen Anty Falmata" A dayan bangaren Bature yace "Na mantama ban sanar dakeba ta haihu yau kwana hudu" Ido Ma'u ta zare tace "Meta samu" "Idan kikaje xaki gani, kuma kada ki jima" Bai jira cewarta ba ya katse wayar Bakaramin amfani xuwan Ma'u gidan Falmata yayi mata ba, don taje ta samu 'yan uwan Falmata sunxo daga Maiduguri sun bata lacca ssai baida kayan gyaran jiki data samu Lokacin dinner ne Bature ya sanar dasu ya raba musu kwana bibbiyu Bayan kwana biyu Bbu abunda ke shiga tsakanin Ma'u da Zahra sai harara da habaici tun ba Zahra ba ta dau abin da zafi, ssai take nuna kishinta a fili Yau Ma'u xata amshi girki, xuwa tayi kitchen ta kori cookernsu, ta xage ta rangada girki mai rai da lfy don cikin laccan hadda yima miji girki aka shaida mata "Gaskia yau girkin Samuel yayi dadi ssai, Honey ka turashi course ne" Zahra tayi maganar lokacinda take kokarin kai spoon din meat love rice bakinta "Ai basai ya tura Samuel course ba tunda ya auro wadda ta iya girki" Cewar Ma'u tana sipping Ginger juice datayi Daga Zahra har Bature mamaki ta basu, aina suke lokacinda ta koyi girki har ta iya haka Harara Zahra ta hurga mata tace "Kinga Ma'u kada ki kuskura kice xaki raina ni don kaddara ta saki auren mijina, ko bbu komai na girmeki balle kuma idan aka duba dangantakarmu" Marairaice fuska tayi abin tausayi tace "Pls Honey ka shiga tsakanina da Ma'u don wlh xan iya babbalata wani sa'in" Mugun kallo ya jefa musu kowa ya shiga taitayinsa, amma kasa kasa Zahra ke harar Ma'u Koda lokacin kwanciya yayi, wanka da Humra Ma'u tayi ta nufi turaka Waya ta samu Bature nayi da Balarabe, gefenshi ta xauna akan bed tana jira ya gama wayar Katse wayar Bature yayi ya juyo yana duban Ma'u "Wayayi girkin daxun" Ya jefa mata tambaya A shagwabe tace "Ni nayi" Shagwabar tata ta burge Bature ssai Rumgumeta yayi a jikin shi "Idan kuma na samu bakye kikayiba sai na sassaba miki" Wasa ta shigayi da gashin dake kwance a kirjinshi tace "Meyasa baka shaving gashin nan?" Tayi tambayar cikin salon Jan hankali Ido Bature ya xuba Mata nadan lokaci yana naxarin yadda batajin tsoronshi yanxu idan har akaxo fagen nan, kanshi ya kada daya tuna jaraba gareta "Kinaso inyi shaving wajen ne? Ya tambayeta yana shimshina gashin kanta dayasha gyara ssai ga kamshi Tura bakinta tayi tace " banason kayi shaving yafi kyau haka, kaga Babyn Anty Falmata kyakyawa dashi kamar na sato na gudu" Ta canxa topic din Daria ta bawa Bature amma sai yayi murmushi yace " kinason Babyne?" Kai Ma'u ta kada alamar "eh" Janyota yayi jikinsa ya fara kissing dinta a kasalance yace "Insha Allah yau xan miki ajiyar Baby" Ma'u da babu baki shiru tayi tana karbar sakonni, ssai ta dage wajen mayar mishi da raddi Jaraba plus jaraba abun ba magana ssai suka mori juna, sai yanxu Bature yasan yayi aure yana gamsu yadda ya kamata ba kamar Zahra yanxu yanxu tace ta gajiba Asuba ta gari Ma'uBature Hu6a Mubi LGA Adamawa State Durkushe Hajiya Turai take itada Ummi da Lubna gaban boka a cikin wani bukka mai duhu Hajiya Turai ce ta xayyanawa boka bukatarsu, daria bokan ya kece dashi yace "Hajajo mutan Makkah, kisa ranki a inuwa indai wannan itace kawai bukatan angama, naga yanada mata ita matar ya xa'ayi da ita" "Ya saketa kawai boka" Lubna ta fada kaitsaye Kai Hajiya Turai ta girgixa "Ai idan ya saketa anci bulus, kada ya saketa ya dai tsaneta yayita gana mata axaba, yadda Ammi ta bakanta mana rai muma sai mun bakanta mata" Lubna tace "A'a Anty bakya ganin xai shafi auren Shukrah ko Zahra" Gyara xama Ummi tayi tace "Baxai shafi ko dayaba idan ma shafarne Zahra ce kuma xuwa na gaba akan Bature xa'a mana aiki" Boka dai da ido yake binsu yana murmushi yana kada kai Sanda ya tabbata sun gama maganarsu ya dauki kullin magani ya bawa Ummi yace "Wannan a saka mishi a cikin abinci da xarar yaci shikenan aiki ya gama kyau" Cika boka sukayi da kudi suka mike suka fice Ransu fari kal Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 JINJINA Mahmu Gee Habiba Mohammed (Sahra) Afrah Bhai 2⃣0⃣ Yau asabar tun safe Abdallah da Batool dukaxo gida, suna xuwa bai kai minti biyar ba saiga Hisham da Shukrah, duk a falon Ammi suka hada xango bayan sun gaisa da iyayensu Tunda Ummi taga Abdallah ta shiga kitchen da manta don hada masa favorite dinsa jallof na couscous Hira suke ssai sai daria suke da shewa abun gwanin ban sha'awa Ammi tace "Ja'iri lokacin da aka aura maka ita ba har xaxxabi kayiba" Batool tayi sauri tace "To Ammi hada wuri ana xaman lfy xaki bata, xaxxabin ma ai naso ne koh Baby" Ta karashe maganar tana dagewa Abdallah Gera Murmushi Abdallah yayi yace "Ssai kuwa xaxxabin sone" Baki Ammi ta tabe tace "Xakuji da gulmarku" Hisham yasa daria bbu kakkautawa Duk suka xuba masa ido Ammi tace "Kai kuma me haka kamar sabon kamu" Tsaigaita dariar yayi yace "Ina tuna yadda al'amura xasu wakana a gidan Ya Baturene, ga Ma'u ga Ya Bature ga kuma Zahra, xanso naga wannan dramar" Duk daria sukasa Shukrah tace "Ai kuwa ba karamin drama akayiba, don dukkansu bbu tayan baya" Kasa kasa da Murya Batool tayi tace "Sis ya kamar akwai ajiyar Babynmu ne" Murmushi Shukrah tayi tace "Kai Sis wlh kin fiya gulma ya akayi kika gane" Itama Batool murmushi tayi tace "Nima inadashine shiyasa na gane" "Haba dai Sis" Shukrah ta fada da dan karfi Duk suka juyo suna kallonta Jan hannunta Batool tayi suka mike suka nufi bedroom din Ammi Harara Ammi ta bisu dashi tace "Sai manyance kama uwayen mata" Daria Hisham da Abdallah sukayi Warmer mai kyau Ummi ta dauka tasakawa Abdallah abincin a ciki ta barbada garin maganin da boka ya bata a ciki ta juya ssai maganin yabi jikin abincin, ta bari a kitchen ta nufi bedroom dinta tayi wanka kan ta kirasa yaxo yaci Hira Batool keyi da Shukrah kowa na bada lbrn yadda take xaune da mijinta cikin jin dadi Wayar Shukrah ne ya hau ringing, Honey ne manne screen din tayi picking cikin sauri "Assalamu Alaikum Honey" Amsa sallamar Hisham yayi yace "Sweery pls samomin abinda xanci kixo kiyi feeding na, part din Mami" "Toh Honey gani nan tafe" Ta katse wayar ta mike "Sis bara na kaiwa Honey na abinci" Kai kawai Batool ta gyada mata don bacci ya fara Kamata Direct part din Ummi Shukrah ta nufa, kitchen kai tsaye Shukrah ta nufa Tana shiga kitchen din idonta ya sauka kan warmer da Ummi tasa abinci, bude warmer tayi taga abunda ke ciki Murmushi Shukrah tayi ta dauki plate ta dibi abincin, har xata fita taga ya kamata ta kara abincin kada nasu Abbu ne, konawa kitchen din tayi ta bude tukunya ta kara abincin a warmer ta fice Kamar yadda Hisham ya fada mata a falon Mami ta sameshi takai mishi abincin, take Hisham yaci abincin don shima yanason couscous Tusa Abdallah a gaba Ummi tayi sai yaci abincin Plate Abdallah ya dauka ya dibi kadan na sama yaci don ya rigada ya cika cikinsa kan suxo Gidan Bature Tun safe Ma'u na kwance a dakinta tana fama da masanancin xaxxabi, ko breakfast bata fita tayiba ga Bature baya gari ya tafi port court Rashin ganin Ma'u ya damu Zahra amma tana tsoron shiga dakin Ma'u kada wani Kissa ta shirya, shiyasa Zahra tayi xamanta a falo tana jiran dawowar Bature don ranar xai dawo Dakyar Ma'u ta lallaba ta janyo wayar ta tayi dialling number Bature, hawayene ya shiga bin kuncinta dataji number switch off, tana tsoron kiran Zahra kada ta mata wulakanci Bature na dawowa Zahra ta karbesa hannu bibbiyu da taimakonsa ya kintsa Suka fito falo tare, a cushion suka xauna "Sweety baxaka ci abinci bane" Zahra ta tambayi Bature cikin kissa Kwantar da kansa Bature yayi a jikin Zahra ya limshe idonsa, Ma'u kawai yakeson sanyawa a idonsa "Ma'u fah?" Yayi tambayar cikin ko in kula Bata rai Zahra tayi tace "Tana dakinta" Ta bashi amsa a takaice cike da kishi Mikewa Bature yayi ya nufi bedroom din Ma'u Kuka mara sauti Zahra tasa tanajin tsanar Ma'u ssai Ssai xaxxabin yaci karfin Ma'u, bugu daya ta fice hayyacinta, tayi amai ssai Bature na bude kofar dakin idonsa yakai kanta, da gudu ya karasa dakin ya dagota, ya mannata da jikinsa bai damu da Ammi daya bata mata jikiba "Lfy HUSNA meya sameki" Duk da Ma'u na cikin matsanancin hali vai hanata jin dadin sunanba Daukarta yayi ya shige da ita toilet ya mata wanka, shiryata yayi cikin dogon Riga yasa mata hijab ya fice da ita Zahra na xaune sai kallonsu tayi, mikewa taxo jikinta har rawa yake tace "Lfy Sweety? Meya sameta?" Mugun kallo ya hurga mata "Bani waje na shige, kina gidan nan batada lfy amma kikayi zamanki koki lekata" Baki Zahra ta bude xatai magana, yadan hankade ya shige Kamar xatai kuka ta koma ta xauna Da isarsu Hospital cikin kankanin lokaci aka tabbatarwa Bature Ma'u nada ciki sati biyar Ssai Bature yayi murna hadda bawa Doctor tukwici, daga bisani kuma tausayin Zahrarsa ya kamasa Ma'u naji tanada ciki tayi murmushin mugunta a xuciar ta tace "An bani lasisin sheke ayata yadda ya kamata, Anty Zahra kin bonu" Tun a hanyarsu ta dawowa Ma'u ta shiga shagwabewa Bature, shi kuma yana biye mata Fargaban wani Irin hali Zahra xata shiga ya hana Bature sanar da ita Ma'u nada ciki Fitowa falo ma'u tayi tana chart a WhatsApp Kujerar dake fuskantar wadda Zahra ke xaune ta xauna, tana murmushi da Batool ta sanar mata tanada ciki kuma take tambayarta idan Anty Jidda ta haihu xataje suna Voice note Ma'u ta shigawa Batool "Da wuya naje Sis, kin san Ya Bature bayason nayi nesa dashi, amma xan lallabasa yabarni naje" Tana gamawa tayi sending Baki Zahra ta tabe tace "Makaryaci dai bai ji dadiba wlh" Murmushin mugunta Ma'u tayi amma bata tanka ba, dialling na number Bature tayi, yana picking a shagwabe tace "Sweetheart wlh tun daxun miyau na sai tsinkewa yake" Daga dayan bangaren Bature yace "Mekikeso Husna" Sake shagwabewa tayi tace "Gwaiba nakeso naci" "To bbu damuwa xan turo akawo miki" Yayi maganar tare da katse wayar Mikewa Ma'u tayi tana daria kasa kasa Shan gabanta Zahra tayi "Ke rainin sense dinki ya isheni haka, idan kika kuma wlh sai nayi kasa kasa dake" A tsiwace Ma'u tace "Da kuwa an daureki har igiya ya saura don wlh Ya Bature baxai barki kimai asarar baby ba yabarki" Zaro ido Zahra tayi hadeda dafe kirji "Kina nufin kinada ciki" Kada kai Ma'u tayi tace "Confirm, congratulation kin kusa xama yadikko" Jimamine ya hana Zahra cewa komai ta wuce Ma'u jiki a sanyaye ta haura dakinta Ganin yanayinta yasa Ma'u tausaya mata tayi danasanin fada mata maganar, itama Ma'u jiki a sanyaye ta wuce bedroom dinta Banko kofa Zahra tayi ta fada kan bed tasa kuka mai cin rai ta janyo wayarta tayi dialling Number Ummi Gidan Bature Waya Ummi take da Hajiya Turai, korafi Hajiya Turai take mata "Anya Hawwa kin bawa yaron nan maganin nan yaci kuwa" "Wlh Anty na bashi kuma a idona yaci" Ummi tayi maganar tana rage muryan Tv "Gaskia yaci muga result don Zee ta matugar daga min hankali kwanarnan" Shigowar Shukrah cikin kukane yasa Ummi ba shiri ta katse wayar "Mexan gani Shukrah? Me aka miki" Xubewa a jikinta Shukrah tayi tana kuma mai cin rai tace "Ummi na shiga uku, Ya Hisham xai kasheni, yau da safe shegen duka yamin kuma yace shi Yanxu Zee yakeso" Wani jirine ya fara dibar Ummi tace "Ke banason shirma wata zeen yakeso" "Zeen Anty Turai, hadda daukar numberta a wayata ya kirata" Hannu Ummi ta dora a ka tasa kuka tace "Wayyo Allah menakeji haka, don Allah Shukrah kicemin karya kike" Kara volume na kukanta Shukrah tayi tace "Wlh gaskia ne Ummi, Ya Hisham ya tsaneni" Wayar Ummine ya shiga ringing, batayi kukorin daina kukarba ta picking call din Zuciarta ce ta fara dukan uku uku dataji kukan Zahra "Wayyo Ummi na shiga Tara, Ma'u nada ciki, pls Ummi kiyi wani abu" Kuka mai karfi Ummi tasa, tanayi Shukrah nayi ga kuma Zahra itama tanayi abundai babu dadin gani Da gudu Zee ta sauko daga staircase taxo ta fada kan cinyar Hajiya Turai "Mom daxun Ya Hisham ya kirani yanatamin xantukan soyayya hadda cemin idan bai aureniba xai iya rasa ransa" Murmushi Hajia Turai tayi tace "Kujimin jibebbiya Abdallah ya kiraki ko Hisham" Gyara kwanciyarta Zee tayi kan cinyar Hajia Turai tace "A'a Mom Ya Hisham ne Mijin Shukrah" Da mamaki Hajiya Turai tace "Hisham kuma garin yaya haka, naga kina murna ina Abdallah kike so" A shagwabe Zee tace "Ai da babu gwara ba dadi, kuma ni ina tsoron Batool nan gwara Shukrah xan iya duk yadda naso, bakiga ranar danaje ina yimasa wasaba sai hararata take kamar xata doken, nidai nafison ya Hisham yanxu" Kada kai Hajiya Turai tace "Shikenan ni farin cikinki nakeso, tunda Hisham din kikeso hakan xa'ayi" "To Mom bakya ganin xamu samu matsala da Anty Hawwa" Baki Hajiya Turai ta tabe "Idan xaki samu farin ciki ko Mijin Hawwa xaki aura ina bayanki, matsala kuma ita ya shafa" Rumgumeta Zee tayi tace "Proudly Mom, love you much" Daria Hajiya Turai tayi tace "Love you much more Zee" Ummu subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 GODIA DUBU Pherty Zahra (Jiddatul Musty) Son so Ummu Subay'a Fans❤ 2⃣1⃣ "Wlh banga mahalukin da zai hana auren Zee da Hisham, tunda tace tanaso, ai ba akanmu aka fara hada 'yan pendoni gida daya" Cewar Hajiya Turai tana kada jikinta Salle Ummi tayi ta dire tace "Billahillaxi baxai yiyuba, karyanki tasha karya Zee baxata tabs auremin Mijin diyaba, tunda Zee tasako kanta cikin familyn mu komai ya dinga tabarbaremin" Lubna data xuba musu ido tace "Kinga Anty Hawwa duk fa Abunda ya faru laifinkine, maimakon ki bawa Abdallah magani kikaje kika bawa Hisham" Harara Ummi ta gallawa Lubna tace "Zan ci ubanki idan baki rufemin bakiba, na dau asara wancan karon amma wannan karon bbu ni bbu asara ko mutuwa Zee zatayi baxata auri Hisham ba" Dariar Boss Hajiya Turai tayi tace "Nima Turai baxan dau asara ba dolen dole sai Zee ta auri Hisham, ita Shukrah idan taga dama ta hadiye rai ta mutu asarar kuce ba tawa ba" Daria harda Shewa Ummi tayi tace "Turai naga alamun bakida imani kuma bakida mutunci, tunda haka kikaga ya dace to xan nuna miki ni Hawwa wlh nafi karfinki, idan har ina numfashi kai ko a kabari nake Zee baxata taba auren Hisham ba Zeee baxata taba shiga Bature Family ba don yafi karfinta, Hisham Mijin mace dayace " Itama Hajiya Turai Shewa ta buga tace "Nagode Allah.da kika furta hakan da bakinki Hisham Mijin mace dayace, tabbas Mijin Mace dayace don Zee na aurensa xatayi waje da Shukrah, Gidan Bature kuwa sai sun samu jika da Zee and kuma da kikace xaki hana auren ko kina kabari wlh karyanki baki Isa ki hanaba idan nima ina raye, ko yawo tsirara xanyi don inga diyata ya samu Abunda take so, ina mai baki shawara ki dauke idonki daga kan auren Hisham da Zee ki koma can kan Zahra ki kwata nata 'yancinta, Abunda baxai yiyuba ai gwara mai yiyuwa" Ihu Ummi ta saka tace "Mu xuba mugani shege ka fasa dan halak sai yanka" "Haba jama'a mun xo nefa don Neman mafita ba kace naceba, don Allah kuyi hakuri Ku xauna a sasanta a samo mafita ko so kuke yan uba sujimu su mana daria" Lubna fa fada tana duban Ummi Gyara Gyalanta Ummi tayi ta sabi Jakarta tace "Bbu xaman mafita dukkanku munafukai ne, ai bbu 'yan uba kamanku, kuma wlh nafi karfinku" Bata tsaya dauraran xaginda Hajiya Turai ke mata ba ta fice daga falon a harxuke Kwance Shukrah take tasa kanta a cinyar Mami tana kuka mai cin rai "Don Allah Shukrah kukan nan ya Isa haka, daxayi maganin komai da tun jiya yayi maganin, ki daure kiyita addu'a insha Allah komai xaixo daidai" Cikin kuka Shukrah tace "Mami ki barni nayi kukata, kina ganin fa yadda Ya Hisham ya shafawa idonsa tuka a gabanku ya nuna baya sona ya tsaneni shi Zee yakeso, Mami ya xanyi da raina, gani nake asiri Zee ta mishi don taxo gidanmu bai kai satiba hakan ya faru kuma hadda cewa wai Ya Hisham na burgeta ya iya soyayya" "Auxubillah kada na kara jin haka daga bakinki, wannan xatone kawai muci gaba da addu'a bbu Abunda ya gagari Allah" Mami ta fada tana shafa kan Shukrah "Hakane Mami Allah ya amsa mana Addu'armu, komai ya daidaita cikin kankanin lokaci" "Ameen" Ssai tausayinta ya kama Mami itama kamar ta fashe da kuka tace Kuka Batool tashigayi kamar ranta xai fita bayan ta gama waya da Shukrah ta shaida mata dukkan abunda ya faru Abdallah da fitowarshi wanka kenan ya tsaya yana kalkonta da mamaki daga bisani ya karasa kusa da ita ya xauna ya janyota jikin shi yace "Madam me kuma ya faru" Cikin kuka Batool tace "Daman abunda ya faru daxun a gida kenan kace bbu komai, meyasa ka boyemin Dear?" "Ohh so sorry dear banason ki daga hankalinki insha Allah very soon komai xai daidaita akasine kawai aka samu" Dubanshi tayi tace "Akasi? Wannan yafi akasi wannan kaddarace take shirin faruwa" Murmushi Abdallah yayi yace "Come on Dear insha Allah bbu abunda xai faru sai alkhairi kawai fadan masoyane" Kada kai kawai Batool tayi ta lafe a jikin sa Gidan Bature Xaune a falo Ma'u take tayi cross leg tana kallon Indian series tana dan daukar strawberry tana ci hankalinta kwance Cikin katsaita Bature ya sauko daga staircase, yaxo ya xauna kusa da ita, ya janyota jikinsa ta kwanta luf "Baby kinajin dadinki fa kinga yadda kikayi fresh kamar na hadiyeki" Daria Ma'u ta kyalkyale dashi tace "To ai kai kake sani nake fresh, tunda duk abunda nakeso kanamini" Murmushi Bature yayi ya shiga shinshina gefen wuyarta A kasalance Ma'u tace "Pls ka bari Baby, kagafa jiya dakyar na samu kuguna yabarmin ciwo" Dubanta yayi cikin shauki yace "Kene ai kin cika Sweet dayawa, muje na gaisa da Babynmu don inaso na ficene, kinga yau da asubama kin hanamu gaisawa" A shagwabe Ma'u tace "Muje Baby amma guda daya xamuyi don kada mu bama babynmu wahala" Murmushi Bature yayi ya dagata sama kamar 'yar tsana, ya haura da ita bedroom dinsa ( wai jama'a daman Bature ya iya soyayyane, yaki nunawa Zahra, gaskia Team ZahraBature kukai shi kara kotun Soyayya😜) Makale da hannun juna Bature suka sauko shida Ma'u, sunyi kyau ssai sun kuma dace Jin takunsu yasa Zahra dake xaune a falon dago ido ta dubesu, kadan ya rage xuciarta yayi bindiga Kasa da kanta tayi don idan taci gaba da kallonsu xata iya komai don kishi A sanyaye tace "a dawo lfy Honey" Sake Hannun Ma'u yayi yaxo ya mata peck a goshi, suka wuce har bakin kofar palon Ma' u ta rakashi sanda ya mata peck kan ya fice Takun isa da katsaita "irin na cikan nan" taxo xata shige gaban Zahra Cikin fushi Zahra ta fincikota "Ke don ubanki waye kikewa wannan katsaita, yau sai na kowa miki hankali a Gidan nan" Ido Ma'u ta shiga rabawa kamar an tare kwarto don ta tabbatar yau Zahra baxata barta ta tarata dayawa Duk da tana cike da tsoro bai hanata tsiwaba "Malama sakeni ko ki janyowa kanki bala'i, don wlh kina tabani kin taba igiyar auren ki, idan Ya Bature bai sakeki donniba ai xai sake ki don Babynsa" A sanyaye Zahra ta sake Ma'u tasa kuka mai karfi ta haura dakinta Baki Ma'u ta tabe tace "Kujimin munafuka idan anyi maganar Baby sai tasa kuka" Wucewa tayi dakinta tana murmushi Bayan wata Biyar Duk yadda kowa ya dau maganar Hisham da Shukrah abun ya wuce haka Hisham ya shafe idonsa da tuka yace sai Zee kuma baxai saki Shukrah ba Duk wani baraxana da Ammi dasu.Abba suka mishi amma ko a jikinshi haka suka hakura suka xuba mishi ido Shukrah kam ta fama fita hayyacinta duk ta xabge ta koma kashi da rai ga cikinta dayaketa girma, duk rashin imaninka idan ka ganta sai kayi kuka, ta tattara ta koma part na Mami don ita ke kwantar mata da hankali, Batool na yawan xuwa tadan debe mata kewa Koda Zahra ta sanarda Bature ya dau xafi sosai yaxo har Kaduna amma abun shima ya gagareshi ya koma Bbu inda Ummi bata shigaba don wargaxa auren amma kamar karawa wutar petur take, tayi kuka har ta gaji ga Zahra kullum sai ta kirata ta sanar da ita bakin cikin da Ma'u ke kunsa mata Ummi da diyoyinta sun dawo abun tausayi Saurin Sati daya auren Hisham da Zee Abbu ya matsa dole Shukrah ta koma gidanta, Ummi kuma ta dire tace baxai yiyuba, ssai akayi rigima a karshe dai Ammi ta balbale Ummi haka Ummi badon tasoba ta hakura Shukrah ta koma, tana gudun kada ta xurfafa Ammi ta zargeta Jidda ta Haihu ta samu baby boy akasa mishi Sunan Bature wato Muhammad ana kiransa junior A yau aka daura auren Hisham da Zainab inda Abbu ya tsaya cukucuku akan auren ya marawa Hisham baya Biki ssai akayi inda Hajiya Turai ta tsaya tayi barin kudi yadda ranta yakeso, tayi biki na alfarma da kyece raini Family Bature kam bbu wadda ya hallaci bikin, har aka kammala Tunda Zee ta tako gidan wahala da ukuba suka taru akan Shukrah, itake musu abinci wataran idan tsiyan Zee ya tashi hadda wanki, ga babban ciki abun bbu magana Shukrah ta xama kamar 'yar aiki ta kode ta jeme ssai Sallama Batool ta shiga kwadawa a main palon gidan Hisham, bakinta kusan biyar bbu wadda ya amsa, can sai ga 'yar aiki ta fito gaida Batool tayi "Ina matan gidan" Batool ta tambaya "Hajiya Amarya ta fitaHajiya Uwargida kuma tana wanki a garden" Ido Batool ta xaro tace "What? Shukrah kuma da wanki da tsohon cikintan nan" Bata jira Cewar 'yar aikin ba ta wuce garden kai tsaye Shukrah na kallon Batool ta shiga murmusawa "Mama kwalla barka da xuwa" Gefenta Batool ta xauna tace "Yawwa Sis, keko mai ya hadaki da wanki a yadda kiken nan" Yake Shukrah tayi tace "Wlh ina exercises ne kawai na dibo ina wankewa" Baki Batool ta tabe tace "Hanyar exercise na dayawa ba sai wankiba, ki nemi wani abun kiyi" "Gashi na kusan gamawa, kawai bari na gama" Shukrah ta fada tana dan yatsene don ta gaji ssai Bin igiyoyin Batool tayi da kallo da mamaki tace "Kada kicemin kekayi duk wankin nan" Kai Shukrah ta girgixa "Bani bace Zee ce tayi" Baki Batool ta tabe tace "Ke kika santa" Tun safe sai bayan la'asar Abdallah ya bugawa Batool xaixo ya dauketa Bayan Batool ta shirya suka fito Shukrah na rakata A Main Palo sukaci karo da Zee ta fito daga yawon gantalinta, ko kallo bata ishe Batool ba, Batool ta wuceta gefenta Cikin fitsara Zee ta janyo Batool gabanta tace "Ke ba'a koya miki gaida manya bane" Kallon lallai kin Isa Batool kewa Zee "Don Ubanki ki sakeni ko nayi kasa kasa dake, na miki kallan sa'arki" "Ke Batool Ashe bakida kunya, matatace fah Oyo gaidata" Cewar Hisham data shigo falon Daria Batool tasa hadda Shewa tace "And so what idan matarkace, wlh baxan gaidata ba ko uwartace baxan gaidaba" A harxuke Hisham yayo kan Batool gadangadan, da sauri Shukrah ta taresa "Don Allah kayi hakuri kada kayi ta'asa cikine da ita" Hangade Shukrah Hisham yayi taje ta bugu da center table Ta kwallah kara mai rikitarwa, nan take sai ga jini na bin kasanta Hakan kuwa yayi daidai da shigowar Abdallah falon Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 2⃣3⃣ Duk matan suna xaune a dakin da Shukrah take suna hira, har Shukrah ma tana amsawa hadda dariarta, ssai takejin dadin hirar Ma'u tace "Sis nikam yaushe xamuje gidan Ya Hisham mu kankarowa Zee mutunci" Daria duk sukasa Jidda tace "Wannan kirar samudawar sai dai ta kankaro muku badai Ku kankaro mataba" "Wlh kam a dire take ssai kamar uwarta" Zahra tace tana daria Baki Ma'u ta tura tace " wlh bata isaba ai abun ba'a jiki yakeba a xucia yake" Daria suka sake sawa hadda shewa Shukrah tace "Pls don Allah Ku bari sai kun diremana yaranmu dake cikinku kan kuje, komai aka muku ku ta shafa" Wayan Jidda ne ya shiga ringing tayi picking "Gani nan fitowa" Ta mikawa Zahra Junior tace "Sis rikemun Mijinkin nan bara naje Ya Balarabe na kirana a waje" Karbanshi Zahra tayi, Jidda ta fice daga dakin, xaunar dashi Zahra tayi akan kafarta tana mishi wasa, cikin sausauyi Junior yaci da baki yasa ihu mai firgitarwa Ssai Zahra ta rikeci ta dagoshi yana mishi sannu sai tsala ihu yake Dakyar Ma'u ta mike ta karbeshi a fusace tace "Don bakisan wahalar daukar ciki da nakuda ba dole ki yar musu da yaro" Tana fadin haka ta fice kayanta tana jijjiga yaton kamar batace komai ba Ba Zahra da'aka fadawaba hadda su Batool sanda sukaji bbu dadi Zahra kam kukan takaici ta rushe dashi, ta mike ta fice waje Kai Batool ta girgixa tace "Wai yaushe Ma'u xatayi hankaline, kiga abunda take cewa" Murmushi Shukrah tayi tace "Kyaleta lokacine wataran ko ance tayi baxata iyaba" Kawar da maganar Shukrah tayi sukaci gaba da hirarsu Gida Zahra ta koma ta ci kukanta iya kuka Koda Jidda ta dawo tana tambayar Zahra tas Batool ta mayar mata abunda ya gudana, xagin Ma'u Jidda ta shigayi, kuka Ma'u tasa taje ta.samu Abdallah ya mayar da ita gida Shigowa Bature yayi da Balarabe, Ma'u ya fara tambaya Jidda ta xayyana masa abunda ya faru Baiyi sanyi a gwiwa ba ya nufi gida a harxuke Bature na isowa gida direct part din Ammi.yayi yaci sa'a ya samu Ma'u na palon tana cin Apple, xama yayi gabanta ya murtuke fuska Sam bbu wasa yace "Ni na baki lasisin yima Zahra gorin haihu" Ido Ma'u ta xare tace "Ni Yaushe na mata gori kawai don nace batasan xafin daukar cikiba sai ya xama gori" Harara ya balla mata "Kaniyarkine ba goriba, naga don ina wasa dake shine kike duk abunda ranki yaso, to maxa tashi kije ki bata hakuri" Baki Ma'u ta tura tace "Hakurin me xan bata bayan ban mata laifiba" Kamar Bature xai daketa yace "Kan na bude ido banason na ganki a gabana kin wuce kin bata hakuri ko na bubbugeki" Ana haka saiga Ammi ta shigo falon "Yaya? Meke faruwa Bature? Bakaga lalura garetaba, kasata gaba kamar xaka hadiyeta" Mikewa Ma'u tayi hadda dafa kafadar Bature taje ta xauna gefen Ammi tace "Wai fah don daxun a hospital Anty Zahra ta yadda junior na fada mata gaskia shine tace mishi na mata gorin haihu, shine ya tusani a gaba wai naje na bata hakuri, ko ya bubbugeni" Cikin tsiwa Ammi tace "Babu inda xata, idan bakada hankali kaxo ka bugeta da cikin, ai ko da gaske gorin ta mata ai ba laifi bane tunda bakin halin uwarta ya shafeta ya hanata haihu" A fusace Bature ya Mike ya nuna Ma'u da dan yatsa " idan har kinason ci gaba da xama dani ki gaggauta yin Abunda na sakaki" Bature bai jira jin Cewar suba ya fice Baki Ma'u ta murguda tace "Wlh bbu inda xani" "Don ubanshi ya sakeki sai me, daman ke kikace kina sonshine ya damemu, ai wadda sukace suna sonshi suna can" Bakin Ammi Ma'u tasa hannu ta rufe "Kai Ammi ai idan ya sakeni na shiga uku, kibar batun saki wlh inason Mijinah" Duka Ammi takai mata a baya tace "Ja'ira su Ma'un Ammi ansan dadin Miji" Bayan Sati Biyu Gaba ssai Ma'u ta shigayi da Zahra da Bature, ko kallon inda suke batayi, shima Bature ya dau xafi da ita ssai ya yanke duk wata alaka da ita Abdallah da Mami suna kan taimakawa Hisham ssai Yau da sassafe Abdallah ya kaiwa mai gadi tofin karshe daxasu bawa Hisham, nan mai gadi ya shiga tseguntawa Abdallah jiya yaji Hisham na fada da Zee, Hamdala Abdallah yayi ya wuce asibiti A ranar nakuda ya tashima Shukrah, likitoci sun taru a kanta ana bata agajin gaggawa, Ma'u da Batool duk sun rude sai kuka suke, Mamice kawai keda karfin gwiwar rarrashinsu, Su Jidda ma kukan suke gwanin ban tausayi Kwance Hisham yake akan 3siter, cikin kwanakin nan ya rasa mike damunsa Sam bayajin dadin jikinsa, na yau ma yafi tsanani tunda yasha Swam watern da yar aiki ta kawo mishi A raxane ya mike ya kwalla kara jin wani ciwon kai dayake baraxanar tsaga kansa, rike kan yayi yanajin wani abu mai wuyar fatsara na ratsa sa Da gudu Zee ta fito daga bedroom dinta ta nufoshi "Lafiya Dear? Meya sameka?" Tayi tambayar tana rikesa Jikinshine ya hau bari ya fara wani bakin amai, kamar xai amayarda hanjin cikinsa dakyar ya tsagaita ya fadi kasa a sume Ihu Zee ta saka wadda yayi.sanadiyar shigowar mai gadi da mai aiki, taimkon gaggawa suka bashi, bai kai minti biyar ba sai gashi ya farfado da sunan Shukrah cike da bakinsa Harara Zee ta galla mishi tace "Wata Shukrah kuma" Jiki a sanyaye Hisham ya daga ido yana duban Zee kamar sabuwar halitta, bai bi kanta ba ya mike a hankali ya tambayi 'yar aikin "Ke ina Shukrah" Kuka 'yar aiki ta fashe dashi tace "Tana asibiti" Ido Hisham ya ware yace "What? Asibiti waya kaita?" Bude baki 'yar aiki tayi xata mishi bayani Zee ta buge bakinta, a harxuke Hisham ya wankawa Zee mari "Ke awa xaki bugeta" Cikin kuka Zee tace "Ni a matarka" Baki Hisham ya tabe yace "Ni ban san tayaya ma na aureki ba don haka ki tattara inaki kibarmin gida na sakeki saki uku" Ihu Zee ta runtuma tace "Na shiga uku, Wayyo Allahna, don Allah kayi hakuri" "Tana chan asibitin da kake aiki" Keyn motarsa Hisham ya xara "Kan na dawo Baba kamin waje da wannan abar" Ya karashe maganar yana nuna Zee da taketa cin kuka Bbu xato bbu tsammani su Ummi sukaga Hisham kamar an jefoshi yaxo yana tambayar Shukrah A harxuke Ummi ta cakumo rigarsa tace "Shege dan iska macuci, xuwa kayi har asibitin ka karasata" Cikin xafin nama Abdallah ya janye Ummi daga jikin Hisham "Kyaleta tayi duk yadda take so dashi kan ya fice ya bamu waje" Bature ya fada a tsawace kamar xai daki Hisham Fitowar Doctor ne tare da nurse da Baby a hannunta shiya tsagaita wutar Sukayi kan Doctor, cikin tausayawa Doctor yace "Sir Matarka na nemanka" Take Hisham ya shige cikin dakin har jikin shi na rawa Yunkurin hanashi Abba da Ummi sukayi Amma Abdallah ya bashi kariya Mika musu Babyn Nurse tayi Ammi tasa hannu ta karba Doctor yace" Alhamdulillah ta sauka lfy, ta samu Baby Boy" Duk Hamdala sukayi, xuciarsu ta sassauta bugawa, suka nufo kan Babyn suna kallonshi Kamar daga sama Shukrah ta kalli Hisham a kanta bayan ta cire sammanin kara kallonsa a rayuwarta, kukan farin ciki tasa hade da murmushi Xama yayi bakin gadon ya dagata ya rumgumeta a kirjinshi yana muka mai tsanani, sanda sukayi kuka mai isarsu kan Shukrah tace "Alhamdulillah, Allah nagode maka daka nunamin Abunda na dade ina jira kan na mutu sai gashi yaxo, Alhamdulillah" Cikin kuka Hisham yace "Pls Sweetheart ki daina ambatar mutuwa, insha Allah xamu rayu da babynmu" Yake Shukrah tayi tace "Mutuwa dolece Mijinah, ko ba yanxuba ni matacciyace, ina mai neman alfarmanka daka sawa yaronmu sunan Ya Abdallah don ya mana kokari ssai, sa'annan ina son kamin alkawari duk Abunda xakaji a bayan raina ka yafewa Ummi" Kuka mai cin rai Hisham yashigayi "Pls Matata ki daina fadin haka xafin ciwo baisan inda rai yakeba" Salati Shukrah ta shigayi, Hisham ya kamkameta yana tayata Allahu Akbar kullu nafsin za'ikatil ma'ut, haka Shukrah ta cika da salati a bakinta, kara Hisham ya kwalla ya sume a wajen Mutuwar Shukrah ta girgixa ahlin Gidan Bature, tunba Ummi ba data dauki alhakin mutuwar Shukrah a kanta, take nadama da danasani ya lullubeta, ko kuka ta gaxayi xameyawa tayi a kasa kamar an tsane mata jinin jikinta Take nakuda ya tasowa Batool aka shige da ita labour room, Ma'u ko rumgume Zahra tayi ta shiga kuka mai cin rai, Abdallah jiyake kamar ya shake Ummi tabi bayan Shukrah Duk Gidan Bature sun xama abun Allah sarki, mutuwar ta tabasu ssai🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 2⃣3⃣ Duk matan suna xaune a dakin da Shukrah take suna hira, har Shukrah ma tana amsawa hadda dariarta, ssai takejin dadin hirar Ma'u tace "Sis nikam yaushe xamuje gidan Ya Hisham mu kankarowa Zee mutunci" Daria duk sukasa Jidda tace "Wannan kirar samudawar sai dai ta kankaro muku badai Ku kankaro mataba" "Wlh kam a dire take ssai kamar uwarta" Zahra tace tana daria Baki Ma'u ta tura tace " wlh bata isaba ai abun ba'a jiki yakeba a xucia yake" Daria suka sake sawa hadda shewa Shukrah tace "Pls don Allah Ku bari sai kun diremana yaranmu dake cikinku kan kuje, komai aka muku ku ta shafa" Wayan Jidda ne ya shiga ringing tayi picking "Gani nan fitowa" Ta mikawa Zahra Junior tace "Sis rikemun Mijinkin nan bara naje Ya Balarabe na kirana a waje" Karbanshi Zahra tayi, Jidda ta fice daga dakin, xaunar dashi Zahra tayi akan kafarta tana mishi wasa, cikin sausauyi Junior yaci da baki yasa ihu mai firgitarwa Ssai Zahra ta rikeci ta dagoshi yana mishi sannu sai tsala ihu yake Dakyar Ma'u ta mike ta karbeshi a fusace tace "Don bakisan wahalar daukar ciki da nakuda ba dole ki yar musu da yaro" Tana fadin haka ta fice kayanta tana jijjiga yaton kamar batace komai ba Ba Zahra da'aka fadawaba hadda su Batool sanda sukaji bbu dadi Zahra kam kukan takaici ta rushe dashi, ta mike ta fice waje Kai Batool ta girgixa tace "Wai yaushe Ma'u xatayi hankaline, kiga abunda take cewa" Murmushi Shukrah tayi tace "Kyaleta lokacine wataran ko ance tayi baxata iyaba" Kawar da maganar Shukrah tayi sukaci gaba da hirarsu Gida Zahra ta koma ta ci kukanta iya kuka Koda Jidda ta dawo tana tambayar Zahra tas Batool ta mayar mata abunda ya gudana, xagin Ma'u Jidda ta shigayi, kuka Ma'u tasa taje ta.samu Abdallah ya mayar da ita gida Shigowa Bature yayi da Balarabe, Ma'u ya fara tambaya Jidda ta xayyana masa abunda ya faru Baiyi sanyi a gwiwa ba ya nufi gida a harxuke Bature na isowa gida direct part din Ammi.yayi yaci sa'a ya samu Ma'u na palon tana cin Apple, xama yayi gabanta ya murtuke fuska Sam bbu wasa yace "Ni na baki lasisin yima Zahra gorin haihu" Ido Ma'u ta xare tace "Ni Yaushe na mata gori kawai don nace batasan xafin daukar cikiba sai ya xama gori" Harara ya balla mata "Kaniyarkine ba goriba, naga don ina wasa dake shine kike duk abunda ranki yaso, to maxa tashi kije ki bata hakuri" Baki Ma'u ta tura tace "Hakurin me xan bata bayan ban mata laifiba" Kamar Bature xai daketa yace "Kan na bude ido banason na ganki a gabana kin wuce kin bata hakuri ko na bubbugeki" Ana haka saiga Ammi ta shigo falon "Yaya? Meke faruwa Bature? Bakaga lalura garetaba, kasata gaba kamar xaka hadiyeta" Mikewa Ma'u tayi hadda dafa kafadar Bature taje ta xauna gefen Ammi tace "Wai fah don daxun a hospital Anty Zahra ta yadda junior na fada mata gaskia shine tace mishi na mata gorin haihu, shine ya tusani a gaba wai naje na bata hakuri, ko ya bubbugeni" Cikin tsiwa Ammi tace "Babu inda xata, idan bakada hankali kaxo ka bugeta da cikin, ai ko da gaske gorin ta mata ai ba laifi bane tunda bakin halin uwarta ya shafeta ya hanata haihu" A fusace Bature ya Mike ya nuna Ma'u da dan yatsa " idan har kinason ci gaba da xama dani ki gaggauta yin Abunda na sakaki" Bature bai jira jin Cewar suba ya fice Baki Ma'u ta murguda tace "Wlh bbu inda xani" "Don ubanshi ya sakeki sai me, daman ke kikace kina sonshine ya damemu, ai wadda sukace suna sonshi suna can" Bakin Ammi Ma'u tasa hannu ta rufe "Kai Ammi ai idan ya sakeni na shiga uku, kibar batun saki wlh inason Mijinah" Duka Ammi takai mata a baya tace "Ja'ira su Ma'un Ammi ansan dadin Miji" Bayan Sati Biyu Gaba ssai Ma'u ta shigayi da Zahra da Bature, ko kallon inda suke batayi, shima Bature ya dau xafi da ita ssai ya yanke duk wata alaka da ita Abdallah da Mami suna kan taimakawa Hisham ssai Yau da sassafe Abdallah ya kaiwa mai gadi tofin karshe daxasu bawa Hisham, nan mai gadi ya shiga tseguntawa Abdallah jiya yaji Hisham na fada da Zee, Hamdala Abdallah yayi ya wuce asibiti A ranar nakuda ya tashima Shukrah, likitoci sun taru a kanta ana bata agajin gaggawa, Ma'u da Batool duk sun rude sai kuka suke, Mamice kawai keda karfin gwiwar rarrashinsu, Su Jidda ma kukan suke gwanin ban tausayi Kwance Hisham yake akan 3siter, cikin kwanakin nan ya rasa mike damunsa Sam bayajin dadin jikinsa, na yau ma yafi tsanani tunda yasha Swam watern da yar aiki ta kawo mishi A raxane ya mike ya kwalla kara jin wani ciwon kai dayake baraxanar tsaga kansa, rike kan yayi yanajin wani abu mai wuyar fatsara na ratsa sa Da gudu Zee ta fito daga bedroom dinta ta nufoshi "Lafiya Dear? Meya sameka?" Tayi tambayar tana rikesa Jikinshine ya hau bari ya fara wani bakin amai, kamar xai amayarda hanjin cikinsa dakyar ya tsagaita ya fadi kasa a sume Ihu Zee ta saka wadda yayi.sanadiyar shigowar mai gadi da mai aiki, taimkon gaggawa suka bashi, bai kai minti biyar ba sai gashi ya farfado da sunan Shukrah cike da bakinsa Harara Zee ta galla mishi tace "Wata Shukrah kuma" Jiki a sanyaye Hisham ya daga ido yana duban Zee kamar sabuwar halitta, bai bi kanta ba ya mike a hankali ya tambayi 'yar aikin "Ke ina Shukrah" Kuka 'yar aiki ta fashe dashi tace "Tana asibiti" Ido Hisham ya ware yace "What? Asibiti waya kaita?" Bude baki 'yar aiki tayi xata mishi bayani Zee ta buge bakinta, a harxuke Hisham ya wankawa Zee mari "Ke awa xaki bugeta" Cikin kuka Zee tace "Ni a matarka" Baki Hisham ya tabe yace "Ni ban san tayaya ma na aureki ba don haka ki tattara inaki kibarmin gida na sakeki saki uku" Ihu Zee ta runtuma tace "Na shiga uku, Wayyo Allahna, don Allah kayi hakuri" "Tana chan asibitin da kake aiki" Keyn motarsa Hisham ya xara "Kan na dawo Baba kamin waje da wannan abar" Ya karashe maganar yana nuna Zee da taketa cin kuka Bbu xato bbu tsammani su Ummi sukaga Hisham kamar an jefoshi yaxo yana tambayar Shukrah A harxuke Ummi ta cakumo rigarsa tace "Shege dan iska macuci, xuwa kayi har asibitin ka karasata" Cikin xafin nama Abdallah ya janye Ummi daga jikin Hisham "Kyaleta tayi duk yadda take so dashi kan ya fice ya bamu waje" Bature ya fada a tsawace kamar xai daki Hisham Fitowar Doctor ne tare da nurse da Baby a hannunta shiya tsagaita wutar Sukayi kan Doctor, cikin tausayawa Doctor yace "Sir Matarka na nemanka" Take Hisham ya shige cikin dakin har jikin shi na rawa Yunkurin hanashi Abba da Ummi sukayi Amma Abdallah ya bashi kariya Mika musu Babyn Nurse tayi Ammi tasa hannu ta karba Doctor yace" Alhamdulillah ta sauka lfy, ta samu Baby Boy" Duk Hamdala sukayi, xuciarsu ta sassauta bugawa, suka nufo kan Babyn suna kallonshi Kamar daga sama Shukrah ta kalli Hisham a kanta bayan ta cire sammanin kara kallonsa a rayuwarta, kukan farin ciki tasa hade da murmushi Xama yayi bakin gadon ya dagata ya rumgumeta a kirjinshi yana muka mai tsanani, sanda sukayi kuka mai isarsu kan Shukrah tace "Alhamdulillah, Allah nagode maka daka nunamin Abunda na dade ina jira kan na mutu sai gashi yaxo, Alhamdulillah" Cikin kuka Hisham yace "Pls Sweetheart ki daina ambatar mutuwa, insha Allah xamu rayu da babynmu" Yake Shukrah tayi tace "Mutuwa dolece Mijinah, ko ba yanxuba ni matacciyace, ina mai neman alfarmanka daka sawa yaronmu sunan Ya Abdallah don ya mana kokari ssai, sa'annan ina son kamin alkawari duk Abunda xakaji a bayan raina ka yafewa Ummi" Kuka mai cin rai Hisham yashigayi "Pls Matata ki daina fadin haka xafin ciwo baisan inda rai yakeba" Salati Shukrah ta shigayi, Hisham ya kamkameta yana tayata Allahu Akbar kullu nafsin za'ikatil ma'ut, haka Shukrah ta cika da salati a bakinta, kara Hisham ya kwalla ya sume a wajen Mutuwar Shukrah ta girgixa ahlin Gidan Bature, tunba Ummi ba data dauki alhakin mutuwar Shukrah a kanta, take nadama da danasani ya lullubeta, ko kuka ta gaxayi xameyawa tayi a kasa kamar an tsane mata jinin jikinta Take nakuda ya tasowa Batool aka shige da ita labour room, Ma'u ko rumgume Zahra tayi ta shiga kuka mai cin rai, Abdallah jiyake kamar ya shake Ummi tabi bayan Shukrah Duk Gidan Bature sun xama abun Allah sarki, mutuwar ta tabasu ssai, Batool ta sauna lfy ta samu dita mace, da gawar Shukrah da Batool duk aka tattarosu suka koma gida Ko magana Ummi ta gaxayi, hawaye ma ta gane Rahmane don ya gaxa xuwa mata balle taji sassauci Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Ina taya SADNAF murnan kammala littafinta na MAKOBTAN JUNA Gaskia kin fadakar Nishadantar Wa'axantar damu Allah ya kara basira Daukaka Fikra da Hikima Allah ya faranta miki kamar yadda kina faranta mana I heart you❤ 2⃣2⃣ Abdallah da Batool sukayi kan Shukrah da sauri, dagota Abdallah ya nufi hanyar fita da ita ba tare da yacewa Hisham komai ba bin bayanshi Batool tayi Sanda sukaxo ficewa daga falon Batool ta juyo tace "Wlh duk Abunda ya sameta sai kun biya dakai da fitsarerriyar nan" Bata jira cewarsu ba ta fice tana kuka Daria Zee tasa hadda Shewa "Allah yasa ta mutu ma mu huta" Murmushi yake Hisham yayi don kasan xuciarsa wani abu na damunsa Jan hannunsa Zee tayi suka haura bedroom dinsa Direct asibiti Abdallah suka wuce, emergency aka shige da ita, kuka Batool take kamar ranta xai fita Rumgumeta Abdallah yayi yana shafa bayanta "Pls kibar kuka komai xaixo da sauki" Cikin kuka Batool tace "Nice silar komai, sanadiyata ya tureta" Kai Abdallah ya girgixa mata "No haka Allah ya tsara, don haka pls ki bar kukan nan" Dakyar ya samu ta tsagaita kukan Kusan 2 hours suke tsaye a bakin kofar da aka shigar da Shukrah Sai safa da Marwa Batool keyi, shiko Abdallah jinginawa yayi da jikin bango yanata addu'a Karar bude kofar ne yasa su suka maida hankakinsu wajen Doctor ne ya fito "Kaine Mijinta" Ya tambayi Abdallah "A'a ni yayantane" Abdallah ya basa ansa "Munason ganin mijinta" Cewar Doctor "Ko a kabari yake sai ka ganshi? To ya mutu" Batool ta fada bbu wani shakka Harara Abdallah ya hurga mata "To muje office na" Doctor ya fada yana barin wajen "Zan iya shiga na ganta" Batool ta tambayi Doctor "Bari tadan huta kadan idan an maidata Ward sai kije ki ganta" Kujera Batool taja ta xauna yayinda Abdallah yabi bayan Doctor "Gaskia kunyi wasa ssai da lfyr Yarinyar nan, kun barta cikin kadaici tunani yabi xuciarta ya mata illah sauran kiris xuciarta ta buga, gakuma yawan aikinda take yasa Babyn cikinta ya juya ya matsa daga inda ya kamata ya xauna, bata kuma samun Hutu balle ya samu ya juya, tabar xuwa antenatal balle su gano kan matsalar, ga buguwar datayi yadan taba mahaifarta har ya kada Babyn, idan badon kunyi gaggawar kawota kuma Allah ya kiyayeba da sai dai a rasata a rasa Baby" Kadan ya rage Abdallah yasa kuka, dakyar yayita maza yace "Insha xa'a kiyaye komai Doctor ya jikin nata" "Kada ma Ku kiyaye ni mu xamu kiyaye don baxata bar asibitin nan ba sai ta haihu, kuma jikinta Alhamdulillah Insha Allah xata samu sauki ssai, meye sunanta? xan bude mata special folder" "Shukrah Mahmoud Bature" A razane Doctor ya dago yana kallon Abdallah yace "Kana nufin kanwar Doctor Hisham Ahmad Bature" Murmushin takaici Abdallah yayi yace "Eh kanwarsa ce" Girgixa kai Doctor ya shigayi yace "Wait wait Shukrah Shukrah, ai matarsa ce tabbas matarsa ce, ba kai bane akayi aurenku rana daya dashi? Ai naje auren" Murmushi Abdallah yayi yace "Toya akayi baka ganemu ba" Shima Doctor murmushi yayi yace "Zafin kaine wlh, amma meyasa Matarka tace Mijinta ya mutu? Daxun dai muka rabu da Doctor Hisham anan" "Barta shirmen matane" Kai Doctor ya shiga girgixawa yace "Kada ka boyemin komai don nasan komai hadda wadda baka saniba ma" Ido Abdallah ya xare yana duban Doctor "Yes nasan komai! Ni Family Doctor Senator Haruna Zaria ne, ranan naje duba Teema batada lfy, bayan na gama dubata xan fito naji Hajia Turai da wata kanwarta Lubna suna xancen asirin sa akayiwa wani wai Abdallah a familynku ya auri Zee ya koma kan Doctor Hisham, kuma abun bakin ciki harda Maman Abdallah akaje aka amso asirin tana musu masifa wai sun cuceta, Gashi ya koma kan Mijin diyarta, sai kuma naxo naji auren Hisham da Zee, kuma a bakin abokansa na nan naketa jin lbrn irin axabtuwar da Matarsa Shukrah ke sha" Mamaki ssai ya kama Abdallah ya rasa mema xaice, kanshi ya dafa kamar xaiyi kuka daga bisani ya mike ya bawa doctor hannu yace "Nagode Doctor Allah ya saka da alkhairi" Jiki a sanyaye Abdallah yabar office na Doctor Ya kusan minti 20 yana tsaye yana kallon Batool datake xauna kan kujera ta xabga Uban tagumi "Yanxu da kece a cikin ukuban nan Batool, da da wani ido xan kalli Mami duk lokacin da na dawo hayyacina, Alhamdulillah" Abunda Abdallah ke fada kenan a cikin xuciarsa A sanyaye yace "Batool" Dago ido Batool tayi tace "Yaushe ka dawo" Yake yayi mata yace "Tashi muje, xan kaiki gida kuma na sanarda Mami abunda ke faruwa" A hankali Batool ta mike, ya tallafa mata suka fice A part din Ammi Abdallah ya kai Shukrah, a gefen Ammi ya zaunar da ita tanadan nishi Ammi ta tabe baki tace "Aikin banxa waye kike nishin shagwabar" Batool dai batace komai ba don Abdallah ya gargadeta kada ta fadawa Ammi abunda yake faruwa Duban Ammi Abdallah yayi yace "Ga amanarta na bar miki, idan kika kuskura wani abu ya sameta, kinsan sauran" Baki.Ammi ta tabe tace "Ko kasheta nayi bbu mai tambayata wlh" Murmushi Abdallah yayi ya fice daga falon "Abdallah ina jinka kaxo ka tusani a gaba ka ki cewa komai" Kuka mai cin rai Abdallah yasa, sanda yayi mai isarsa Mami bata hanashi don tasanshi da juriya duk abunda ya sanyashi kuka mai girmane Cikin kuka yace "Da kece mahaifiyata Mami ban san irin godiar da xan ma Allah ba, Mami Ummi bata taba kasancewa uwa ta gariba, Ummi bata kasance mai son farin cikin yaranta ba" Nan Abdallah ya xayyanawa Mami duk abunda ke faruwa , baki Mami ta kama don mamaki, bata taba sammanin Ummi xata aikata hakaba Yake Mami tayi tace " don Allah Abdallah kabar kukan nan, ina fatan bbu wadda ya sani a Gidan nan" Kai Abdallah ya dagawa Mami don kuka yaci karfinsa "To Ina mai baka umarni kada kowa yaji abunda yake tafia , gaskia Hawwa bata kyautawa kantaba bata kyauta mana ba, yanxu ya dawa kabar Shukrah" "Akwai nurse datake dubata " Abdallah ya fada cikin sheshsheka "Bari naje na shaidawa Hawwan da Ammi, pls kada ta taba nunawa Hawwa ko a ido" Kai kawai Abdallah ya kadawa Mami suka fice tare Ihu Ummi ta saka da Mami ta shaidawa Ummi Shukrah na asibiti "Amma wlh danki yayi asarar tarbiya, akuyancinshi bai tsaya akan auren 'yar uwartaba har yakai ya nemi ranta, to Allah ya fishi wlh" Ssai Abdallah ya harxuka xai maidawa Ummi martani, da hannu Mami ta dakatar dashi Shewa mai hade da kuka Ummi tasa tace "Kaji munafurci bayan kun gama shanyeshi da asiri har da wani dakatar dashi, Abdallah fadi duk abunda xakace amma ka sani duk inda xaka ni Hawwa nice uwarka" A ture Mami ta tura Abdallah suka bar falon Ummin Mami da Abdallah ne suka koma asibitin daga bisani Ummi ta bisu Tunda aka kai Shukrah asibiti ko lekowa Hisham baiyiba ballentana Zee Gidan Bature Kwance Ma'u take a jikin Bature sai shagwaba take xuba mishi, shi kuma yana biye mata "Sati mai xuwa xamu tafi ko Baby? Murmushi Bature yayi yana shafa sumar kanta yace " wai bakya mantuwane Baby" Baki Ma'u ta tura tace "To ai kaikamin alkawari, kuma nayi missing na kowa wlh especially Ammina" Hancinta Bature yaja yace " To naji 'yar gidan Ammin, ki fara shiryawa, Insha Allah next Saturday xamu tafi" Murmushi Ma'u tayi ta kara kamkame Bature tace "I love you much more My Baby" Yau asabar ranarda Su Bature xasu Kaduna, dukkansu Zahra ta rigasu fitowa taje ta xauna a sit din gaba ta bata rai, can sai ga Bature da ma'u suka fito tanata nishin kissa, Bature kuma ya tallafeta ta baya suna takowa a hankali Tsaki Zahra taja tace "Kujimin iskanci, sai kace a kanta aka fara ciki" Suna iso wajen Motar Ma'u ta tsaya turus tana kallon Zahra A shagwabe tace "Baby nidai a gaban nan xan xauna" Ta shuna inda Zahra ke xaune Washe baki Zahra tayi tace "Ai xaman gaba banaki bana Mama kwalla baya ya dace dake nan ne xaki mike kafa yadda ya kamata Babynmu ya samu balance, ko so kike ki takura Babynmu" Murmushi Bature yayi yace "Kuma hakane fah Baby, Sweety kina da basira" Murmushi Zahra tayi tace "Ai idan kabi ta yarintar Ma'u sai ta lahanta mana Abunda muka dade mun jiran xuwansa" Bbu yadda Ma'u ta iya haka ta shiga baya tanata gunaguni tana tura bakinta Zahra kuma ta xage sai hira takeyiwa Bature, shima ssai yake amsa mata hadda daria, don tunda Ma'u tayi ciki yake bawa Zahra kulawa ssai Ssai Ma'u ta kule taki ce musu komai, Zahra ko don tsokana sai tayi magana tace "Haka ko Ma'u" Suna isa Ma'u ta bude kofa bata jira kowa ba ta wuce part din Ammi Murmushi Zahra tayi tace "Sweety Babynkan nan sai a slow, ina daxun ka riketa kuka fito kamar wadda xata haihu lokacin" Shima Baturen Murmushi yayi yace "Kin manta Ma'u case ne" Bata samu kowa a falo ba ta hau kwallawa Ammi kira, Batool dake cikin bedroom ta fito dakyar "Ma'u case an diro, gidan nan shiru amma kina shigowa ya hargitse" Daria Ma'u tasa tace "Haba Sis ko irin murnar ganinama bakiyiba" Itama Batool din daria tasa ta tako dakyar taxo gaban Ma'u tace "Iyyeeh ni wlh bbu Abunda xai shiga tsakanina da Ya Bature ni bana sonshi, wannan kuma a ruwa kika sha" Murmushi Ma'u tayi tace "Kajimin Mata bakin ciki xakimin dan sula tsiyar turakan nan ya wuceni, ni ba wannan bama ina Ammita" Dakyar Batool ta xauna ta janyo Ma'u ta xaunar da ita tace "Nima da dan anjima kikaxo baxaki sameniba munacan asibiti" "Asibiti kuma? Me kuke a asibiti?" Ma'u tayi tambayar tana xare ido Ajiyar xucia Batool tayi ta kwashe duk Abunda ya faru daga farko har yanxu ta fadawa Ma'u "Kutulemetsi, cin dubun nan, lallai kam, daman cakwakiyar da ake kenan bbu wadda ya sanardani, wlh dana sani bbu Abunda xai hanani wanke kafa naxo naci ubanta na koma" Dariar Boss Ma'u tayi "Lallai Zeen nan ta samu waje, shi kuma Ya Hisham wani irin soyayya ce haka, daman basin tsakani da Allah yakewa Shukrah ba? Dan iska ya kwashi romo yanama mutane iskanci" Baki Batool ta tabe tace "Duk wannan bala'in sai ki ajje sai kin haihu muje muci ubanta da mai da yaji, tare da Anty Zahra kukaxone" Baki Ma'u ta tura tace "Eh tare mukaxo" Murmushi Batool tayi tace "Kice kowa xaixo don daxun mukai waya da Anty Jidda tace suma xasu xo" Yamma ssai su Jidda suka iso, bayan isha'i Jidda da Zahra tare da su Bature suka shirya suka nufi asibiti Ba yadda Ma'u batayiba akan ta bisu Bature yaki, haka ta gama cikanta Pam har ta fashe da kanta Washegari da safe Ma'u suka tafi asibiti da Batool, Ma'u na ganin Shukrah tasa kuka mai karfi, dakyar Ammi da Mami suka lallasheta tayi shiru, Ummi kam sai harararsu take tayi Ssai Mami da Abdallah suka tsaya akan karyewar sihirin dake jikin Hisham, taimako suka shiga Karna masa, inda Abdallah ya hada baki da mai gadin gidan Hisham da kuma mai aikinsa tana bashi a matsayin ruwa yana sha Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah naji sauki ssai Ban taba sammanin GIDAN BATURE Nada dumbin masoya kuma yayi shura haka bane Naga masoya bila adadin da suka bugamin waya don tambayar lfy bana posting kuma sukamin Addu'a Nayi receiving text na addu'o'i Massage a WhatsApp da Facebook abun bbu magana Naji dadi ssai nayi farin ciki Mara misaltuwa I heart u ol❤ Ummu Subay'a na godia👏🏻👏🏻 Ina Godia Ssai Batool Adam Jatco Mrs Adam Shatuu Ummi ontop Maryam Ahmad Hauwa A Usman Mrs Mansoor Anty Fauxia Zainab Goni Mrs Xerks Fateema Zahra Mrs Makama Mai Agogo Da duk KAINUWA WRITERS 2⃣4⃣ Misalta tashin hankalinda Gidan Bature suka shiga ba karamin abu bane, ssai sun xama abun tausayi musamman ma Ummi da Hisham sun dawo abun Allah sarki Taubatan nasuha Ummi tayi, ssai ta natsu mutuwar Shukrah ta xama mata darasi da aya, ta xubarda duk wani bakin niyar dake xuciarta ta rumgumi kaddara da taxo mata Ma'u kullum kuka tana manne da Zahra tare da da babyn Shukrah, don tun ranar da Shukrah ta rasu aka bawa Zahra babyn Ranar bakwai akasawa Babyn Shukrah suna Abdallah kamar yadda Shukrah ta bar wasiyya, Diyar Batool kuma akasaka mata sunan Shukrah Bbu wata hidima da'akayi sunan kawai akasawa yaran, Zahra taci gaba da renon Abdallah jnr tana bashi madara, ssai takeson yaron Bayan Sati daya Kwance Ma'u take kanta na cinyar Zahra, yayinda Zahra kewa Abdallah jnr wasa Jidda dake sakawa Amal kaya tace "Haba Ma'u so kike ki kassarata, kinbi kin mannewa mata tunda akayi mutuwar nan, da wanne xataji da junior A xataji ko ke xataji pls tashi ki barta da abu daya" Baki Ma'u ta tura tace "Pls Anty Jidda barni naji da abunda nakeji" Murmushi Zahra tayi tace "Barmin Ma'uta Jidda lokacinta ne" Dan daria Jidda tayi tace "Anjima ma xamu jiku indai Ma'u ce" Batool ce ta shigo falon rike da Babynta ta xauna kusa da Jidda, lura tayi da yadda Ma'u ke ciccin magani tace "Ma'un Anty Zahra meke going ne naga sai cije lips kike" "Wlh yau tun safe marata kemin ciwo" Ma'u tayi maganar tana tashi daga cinyar Zahra Baki Zahra ta rike tace "Shine kuma baki fada ba sai yanxu" Gyara zama Ma'u tayi tace "Ai ba sosai bane yake ciwon" "Kodai nakudan ne?" Zahra tayi tambayar tana duban Jidda Takaitaccen daria Batool tayi tace "Tab ai idan da nakudane, da tuni Ma'u ta dagawa kowa hankali, kawai normal haka yakeyi" Gyaran murya Batool tayi don nuna abunda xata fadi yanada muhimmanci tace "Wai ni haka xamu xuba ido muna kallon Ya Hisham a cikin halinda yake ciki, kudubafa ku gani abinci wannan sai anyi dakyar kan yaci spoon biyu ya ture, gaskia ya kamata muyi wani abu" Jinjina kai Zahra tayi tace "Tabbas wannan abun ya kamata mu maganceshi don xai iya haifar da matsala ssai nan gaba, ga Ummi ma abun nata sai gaba gaba yake, tausayinta nema yasa na baro part din na dawo nan" "Abun fa har tsoro yake bani na rasa da Ummi da Ya Hisham wayafi neman agaji, wannan lamarin yaci family meeting, ya kamata mu shirya family meeting bayan sallar isha'i" Cewar Jidda Mikewa tsaye Ma'u tayi tace "Ni bari na shige ciki bacci nakeji" Tana gama maganar tayi cikin bedroom din Ammi Kallo daya xakawa Hisham daya gama fita hayyacinshi ya baka tausayi, ya dimauce ya bar kasumba ssai a fuskarsa kamar bashiba Da sallama Jidda ta bude meeting daga bisani tayiwa Shukrah addu'a ssai ta dora da bayanin dake bakinta Tana gamawa Bature ya hau fada "Daman akan wannan shirmen banxan xaki tare mutane, baxaki barsu suji da abunda ke damunsu ba, ina ruwanmu da halinda Hisham din ke ciki ai duk tsuntsun daya ja ruwa shi ruwa ke duka, lokacin da kowa ya fada masa kada ya auri Zee ba rufe idonsa yayi yace yaji ya ganiba, kuma suka hadu da matarsa sukayi sanadiyar 'yar uwarmu to yanxu mexamuce mishi, lokacine daya kamata ya girbe abunda ya shuka k........." "A'a Sam Hisham baxai taba girbe abunda bashi ya sukaba" Abdallah ya katse Bature, ya dubi Mami dake kada mishi kai yace "Mami sai dai kiyi hakuri dis is the right tym da ya kamata kowa yasan gaskia" Nan take Abdallah ya kwashe dukkan abunda ya faru ya shaida musu Bbu abunda ke tashi a falon sai sautin kuka da kuma salati Kukan nadama Ummi ta shigayi "Don Allah kuyi hakuri wlh nayi nadama, tuntuni nagane kurena, mutuwar Shukrah shiya xamemin iznah, narigada na cuci kaina da yarana" "Don Allah malama rufewa mutane baki, kin cucemu kin nakasamu nayi nadamar aurenki a rayuwata Hawwa, kin bata mana sunan Gida, idan ma badon Allah yasa akwai fahimtar juna tsakanin yaran nan ba ai da kin tarwatsa mana gida, Allah ya isa tsakanina dake, banga amfanim xama dake ba, rabuwa ta tabbata tsakaninmu Hawwa" Abbu ne ke maganar nan cikin kuncin rai da bakin ciki Ajiyar xucia Ammi tayi tace "Allah ne kawai yasan irin bala'inda kikayi niyar jefamu Hawwa, amma da muka rike Allah gashi komai yaxo mana cikin sauki, kai kuma Mahmud ban amince da rabuwa da Hawwa dakake shirin yiba, ina xaka kai yaranku, kuma naga nadama tsagoronta a idanun Hawwa don haka kowa yayi hakuri da abunda ya faru mu godewa Allah, daman baxamu tabbata cikin jin dadi ba dole sai Allah ya jarrabemu" Hawayen dake xuba a fuskar Zahra Ma'u ta shiga gogewa, hannun Ma'u Zahra ta janye tace "Ma'u barni inyi kuka ko na samu sassauci a xuciata, Ummi kin cucemu, Ummi ki duba kiga yadda son xuciarki ya kaiga barin wannan yaron da tsotson hannu dashan madara kin hanasa jin dadin nonon uwarsa kin hanasa jin dumin uwarsa, naxata tunda bamu samu nasara daga farkoba xamu hakura mu barwa Allah komai, Ashe kinbi xugar 'yan uwanki wadda bbu Allah a ransu kin aikata babban xunubi, Allah kaga yadda baiwarka ta maidamu abun tausayi, Allah k........" "Enough Zahra! Ko ayayane Ummi mahaifiyarki ce, kada ki kara cewa komai" Bature ya daka mata tsawa Balarabe da jikinsa ke kyarma don kuka yace "Bature barta tace komai ya kamata ta fidda dafin dake ranta don Ummi ta ciyar damu guba, har kunyar hada ido da Mami nake wlh" Abdallah daketa kuka kamar mace yace "Ummi da'ana canxa uwa da tuni na musanyaki da Mami, babbar kyautar da Allah xaiwa mutum kenan ya basa uwa irin Mami" Cikin sanyin murya Hisham yace "Duk wannan labari ya isa, narigada nama Shukrah alkawari xan yafewa Ummi duk randa na riski labarin nan don haka Ummi na yafe miki" Murmushi Mami tayi tace "Alhamdulillah tunda komai ya daidaita kuma yaxo cikin sauki, akwai abunda baku saniba kuma yau ne ya cancanci ku san........." Ihun da Ma'u ta sakane ya katse Mami, kowa ya maida hankali kanta "Wayyo Ammi marana, Mami bayana xan mutu" A kidime Ammi da Mami sukayi kanta Take aka wuce da Ma'u asibiti Ma'u ta sauka lfy itada Baby girl dinta mai kama da ita, kowa yayi farin ciki da saukar ta lfy ko kwana basuyi a asibiti ba aka sallamo su Shagwaba sabuwa Ma'u ta bude babin abu kadan wash marata wash bayana, Batool da Zahra sai daria suke mata Ummi har bedroom ta biyota ta mata barka, abun yayiwa kowa dadi amma Zahra kam taki daga ido ta kalli Ummin A murtuke da fuska Bature ya shigo dakin, tashi Batool da Zahra sukayi suka fice Ko kallon inda Ma'u take baiyiba ya nufi Babynsa ya dauketa yana kare mata kallo Murmushi yayi da gefen baki ganin kamannin da yarinyar tayi da Ma'u, a xuciar sa yace "Allah yasa ya tsaya a kammanin kada yaje hali" Sanda ya mata huduba kan ya ajiyeta ya mike da niyar tafia, a raunane Ma'u tace "Da wani suna ka mata huduba" "Ki bari ranar suna xakiji" Yana gama fada ya fice Mita Ma'u ta fara " ban gane ranar suna xanjiba, ai ni ya kamata ma nasaka sunan tunda ni naji wahalar daukar cikin ni kadai kuma bbu wadda ya shigamin labour room ya tayani nakuda, wlh mutum ya saka sunan da baimin ba dole ya canxa" Baki Ammi ta rike data shigo dakin "Ke kuma da waye? Diyar farinkine fa ko kunya bakyaji kina maganarta, bakiga Maminku ba tana xancen Baturene" Baki Ma'u ta tabe tace "Ni ina ruwana, nadai fada wlh aka sakamin sunan da baiminba canxawa xa'ayi" Daria Ammi tasa tace "Ai kuwa dole a canxa idan har Balarabe mijinki koh Hisham amma indai Turawane mijinki to bbu canji ko Zee ya laka mata, wai wani suna kikeson sawa yarinyar ne" Dariar jin dadi Ma'u tayi tace "Nashma nakeso a saka mata" Kirji Ammi ta dafe tace "Ni Asma'u wani sunane kuma haka" "Ammi ki bari kawai wani film nagani sunan yarinyar Nashma inason sunan Allah" Ma'u ta fada tana duban diyarta Dakuwa Ammi ta mata tace "Shashancin banxa waxai bi taki yasa wannan shirmen sunan, ina laifi ki maida mata sunana Asma'ul Husnah" Daria hadda rike ciki Ma'u tayi tace "Allah ya sawwake wlh nasaka mata wannan suna, konima don kawai bansanibane aka sakamin da da sanina ai baxan aminceba, jifa Asma'u ko dadiji wlh, Husna ne kawai ya rufama sunan asiri, nidai wlh diyata tafi karfin sunan tsuffi ehn" Baki Ammi ta tabe ta janyo hijab dinta tace "To don ubanki ba dadin suna ake biba ma'anar suna ake dubawa, Ku yaran yanxu daga kunji suna ya muku dadi ba tareda jin ma'anar sunanba sai kawai Ku makawa yaranku, indai inada rai baxa'ayi wannan shashancin a gidan ga ba, gwara ma kin sauya tunani, dadinama daya Turawan ba sokon miji bane balle ko bayan raina ya biyewa shirmenki, ke Ma'un nan da laga lagan miji kika aura kato6ararki baxata ganuba" Ssai Ma'u ta tura baki tace "To naji ai sai kije iyayen sharhi, nidai wlh ina kan bakata ko sunan uwar wa aka saka Nashma xan dinga kiran diyata" Ficewa Ammi tayi tabar dakin tana mitan taurin kai irinta Ma'u Saura kwana biyu suna Falmata taxo suna, ssai Ma'u tayi murna da xuwarta, mutanen Gidan Bature sun karramata ssai Washegari suna da daddare Batool ta shigo bedroom na Ammi ta samu Ma'u na bawa Babynta nono Xama Batool tayi kusa da Ma'u "Ina Anty Falmata kuma" Baki Ma'u ta tabe tace "Tana can gun Anty Zahra a part din Ummi" Murmushi Batool tayi tace "Yaushe kuma Anty Zahra ta koma can har tabar fushin ne" Daria Ma'u tasa tace "Mijinta ne yaxo ya mata nasiha ta tattara ta koma" Daria itama Batool tasa tace "Kujimin matar nan wai Mijintane ke ba mijinki bane" Tsaki Ma'u taja "Ya damu danine ba matarsa ya saniba, damar bukatarsa na haifa mishi yarane" "Kai kada kima Ya Bature sharri, Sam ba haka yake nufiba ai kema kin dan laifinki, shima kuwa yaci ya yafe miki tunda kika amince akasawa diyarki sunanta" Ido Ma'u ta xare "Ke mekike cewa ne banfa gane ba, wacce akasawa diyata sunanta" Cikin mamaki Batool tace "Abeg don't fool me, xakicemin bakisan sunan Anty Zahra akasawa diyarki ba" A xabure Ma'u ta mike tace "Miye! Inji akuya, kina nufin Zahra Ya Bature yasakawa diyata, wlh karyanshi tasha karya bai isa ya sakawa diyata sunan kishiyata ba, barima naje na karanta masa karatun hauka na kankaro masa mutunci" Ganin Ma'u ta nufi hanyar fitane yasa Batool tabita da sauri tasha gabanta "Amma bakida hankali ko Ma'u, inaga kin fara haukane Ya Baturen xakije ki kankarowa Mutunci lallai inaga kinsha wani abu, a banxama ya dakeki balle da hujja kada kiga ke matarsa ce wlh danbanxan duka xai miki, gwara kin dauki pls ki rumgumi sorry diyarki taci sunan Fateema Zahra, sai ma ki fake da takwarar Mami ce bata Anty Zahra ba, kai karshema sai kice takwarata ce wato Batoola" Wani dan banxan harara Ma'u ta gallawa Batool tace "A'a kin manta Abdallah ne, Malama matsamin a gaba, aka gaya mike Ya Baturen dane, tsab xanje na kakkaranta mishi karatun hauka na dawo lafia lau" Hanya Batool ta bata tace "Mai rabon shan duka xaije ko baiyi komaiba, Allah ya raka taki gona, adawo lfy first ladyn Bature" Ficewa Ma'u tayi tanata mita Daga murya Batool tayi cikin tsokana tace "Wa kika barwa Zahran" A fusace Ma'u daga falo tace "Wa uwar ubanki" Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Maman Rufaida Ina yinki irin ssai din nan Congratulation Sameena Aliyu Gaskia kin fadakar damu, kin nishadantar damu kuma kin wa'axantar damu Allah ya saka da alkhairi Allah ya kara basira, daukaka, hikma tareda fikrah Gaskia A Duniyarmu yayi ssai Up up up Sameenanmu❤❤❤❤ 2⃣5⃣ Ko sallama bbu Ma'u ta bude kofar falon Bature ta shiga, bata samu kowa a falonba ta wuce bedroom direct Zaune ta sameshi yana aiki akan laptop, tsayawa tayi akanshi tana kakkada jiki irin na isan nan, da mamaki Bature ya dago yana kallonta "Amma ina xaton kin san inda kike koh?" Baki Ma'u ta tabe tace "Ai ni ba mahaukaciya bace kuma ba makauniya bace, naxo jin dalilin dayasa xa'a sawa diyata suna Zahra, idan kanason mata takwara ai sai ka kara haxaka ita kuma ta baka hadin kai sosai sai Ku samu Baby ka mata takwar..........." Wawan Marin da Bature ya xabgawa Ma'u ne ya katseta daga xancen datake, durkushewa tayi kan gwiwarta tasa kuka, da dan yatsa ya nunata "Wlh kinyi kadan kixo kinamin wannan iskancin naki, taimakonki daya kina jego da bbu abunda xai hana namiki shegen duka, oya fice kiban waje tun kan na canxa xuciata na miki shegen duka" Mikewa Ma'u tayi bakinta a ture ta nufi hanyar fita bedroom din sanda takai bakin kofar tace "Ni wlh idan har aka sakawa diyata Zahra xa'aga ba dai dai ba, kuma sai na karantawa mutanen karatun haukawa wlh xan kankaro mutunci" Tana direwa ta fice da gudu tabar dakin Cije lips Bature yayi ya kada kansa irin xan kamakin nan A bakin part din Ma'u ta hadu da Zahra na shirin shigowa, tsayawa Ma'u tayi ta tare bakin kofar falon Kallon mamaki Zahra ta tsaya tanama Ma'u "Ke lfy? Bani hanya na wuce sauri nake" Dariar renin wayo Ma'u tasa tace " wai ke kinajin dadi xa'a miki takwara ko? Gaki mowan miki, idan takwara kikeso ai sai ki xage ki dage ki haifo diyarki a miki takwara da tushe, kuma baxaki wuceba don banga amfanin shigarki turakaba" Kuka Zahra ta saka ranta na kuna ta juya da gudu ta koma part din Ummi Tsaki Ma'u taja "Aikin banxa" Washegari suna kamar yadda Bature yadau niya sunan Zahra ya sakawa diyarsa Ado ssai Ma'u tayi ta fito daga part din Ammi ta nufi part din Mami da diyarta a hannunta Maroki na ganinta ya taso da sauri ya sha gabanta "An gaida tauraruwar mata Amarya a gidan Alhaji Bature wato Hajiya Asma'u Maman Zahra hasken mata" Harara Ma'u ta bugawa marokin kamar xata mareshi 'Don Allah malam matsamin a gaba na wuce, a'a ba Maman Zahra ba uwar Zahra" Batool dake tsaye bayan marokin tace "Tafi kayanka kada laifin da ba takaba ta shafeka, jecan kace a nuna maka Zahra, acan xakayi kirarinka" Ta nuna masa part din Ummi Kai marokin ya kada yace "Amma ai ancemin wannan ne Maman yarinyar?" "A'a ba ita bace rikon yarinyar aka bata" Cewar Batool tana dariar tsokana Tafia Marokin yayi yana duban Ma'u dake xabga masa harara Miko hannu Batool tayi Ma'u ta bata babyn "Bani Zahrarmu" Rumgume diyarta Ma'u tayi tace "Kije can Zahrarku na wajen bata hannuna bace, kuma kada ki kuskara kice xata tabamim diyata" Daria Batool tasa "Bani na kar xomonba ko ratayama ba'a baniba, mudai mun sheda sunan diyarmu Zahra" Wuceta Ma'u tayi bata tanka mataba Tana shiga falon ta dire babyn kan cinyar Mami tace "Mami ga kishiyarki kuma takwararki" Harara Jidda ta watsawa Ma'u yace "Takwarar Zahra dai bata Mamiba" Baki Ma'u ta tura "Nidai diyata takwarar Mami ce ba Zahra ba" Murmushi Mami tayi tace "Banda abunki ma Ma'u ai ita kanta Zahrar takwaratace, me kuma na daga hankali, ubanta ma yarigada yace takwarar matarsa ce" Kuka Ma'u ta saka "Wlh baxan aminceba ba takwarar Zahra bace, takwararki ce Mami, kuma idan aka matsa sai dai a dauki yarinyar a bawa Zahra ta shayar da ita badai niba kam" Baki Mami ta rike don mamaki Jidda ko a harxuke tace "Yarinya dai sunanta Zahra kuma dole ki shayar da ita don ubanki" Cikin fushi Ma'u ta fice daga falon tabar Bby Zahra a cinyar Mami tanata kuka don tsawar da Jidda tayi ya firgitata "Ma'u kixo ki dauki yarinyar nan" Daga bakin kofa Ma'u tace "Ku kaiwa Zahra ta rarrasheta, me amfanin takwarar" Tana gamawa tayi ficewarta Waya Jidda ta dauka Mami tace "Me xakiyi?" "Kiran Ya Bature xanyi na sanardashi" Jidda ta fada tana dialling number Bature Daga Baby Zahra Mami tayi ta shiga rarrashinta "Banason fitina kyalesa kawai, nixan rarrashi Zahra kuma naje na rarrashi Ma'un" "A'a Ma'u baxata taba jin rarrashiba maganinta Ya Baturen ne" Picking na call din Bature yayi Jidda ta mayar masa Abunda yake faruwa Sanin Jidda xata fadawa Baturene yasa Ma'u ta nufi part din Ummi don tasan ko can Baturen ya biyota akwai 'yan kar banta Da sallama ta shiga falon kamar mutumiyar arxiki, gefen Ummi taje ta xauna Da murmushi Ummi tace "Yana ganki ke daya ina Zahra" Murmushi Ma'u tayi tace "Tana can gun Mami" "Baxatayi kukaba?" Zahra ta tambayeta Hararar Zahra tayi kasa kasa tace " ko tayi kuka Mami xata kula da ita tunda tasan xafin haihuwa" Ssai Zahra ta fusata, har ta bude baki xatai magana Ummi ta girgixa mata kai Ssai Abunda Ma'u tayi yabawa Falmata haushi, amma da shike macece mai hikma sai bata nunaba tanason su kebe su biyu ta nunawa Ma'u kurenta A fusace Bature ya shigo falon rike da bulala a hannusa yana muxurai, gadan gadan Bature ya nufo kan Ma'u da bulalan Ma'u na kallonsa tasa ihu "Wayyo Ummi xai kasheni" Rumgume Ummin Ma'u tayi "Lafia Bature? Meya faru?" Ummi tayi maganar tana kare Ma'u "Pls Ummi hankado min 'yar iskan nan na nuna mata nata kadan ne" Mikawa Falmata Abdallah junior Zahra tayi taje ta rike bulalan dake hannun Bature tace "Pls Dear kayi hakuri kada ka daketa kaga jikinta danyene kada ya janyo wani damuwar" A fusace Bature yace "Kinga bbu ruwanki, ki sakemin bulalata ko na hada dake na daka, ai ita bata san jego take ba tunda ta iya jefar da yarinyar" Duk mamaki ya kamasu Ummi ta dubi Ma'u "Ke aina kika yarda yarinyar" Baki Ma'u ta tura tace "Ni ajiyarta na bawa Mami, kuma don nace Zahra ta dinga rarrashinta tana aikin takwara shine xai dakeni" Kwace Bulalar Bature yayi ya xane Ma'u dashi, har ranta taji saukar bulalan ihu tasaka mai raxanarwa, ganin Bature nason ci gaba da dukanta yasa Zahra tare Ma'u bulalan ya sauka a jikinta Dakyar Ummi ta karbi bulalar a hannun Bature ta turashi waje Zahra kuka Ma'u kuka, Falmata ko ta tsaya kallon ikon Allah Bature na fita Ma'u ta rumgume Zahra taci gaba da kukanta, shafa kanta Zahra ta shiga yi "Kiyi Shiru Ma'uta pls kada kidingawa Ya Bature rashin kunya kinsan baida hakuri" Baki Ma'u ta tura tace "Niba rashin kunya na masaba, ai gaskia na fada" Itadai Falmata kallonsu take kamar 'yan drama Dakyar Ummi ta lallaba Ma'u taje ta dauko diyarta Daddare ajiye Ma'u Falmata tayi ta mata fada ssai tareda nasiha, ssai kalaman Falmata sukai tasiri akan Ma'u kuka ta fashe dashi "Nagode ssai Anty Falmata Insha Allah xanje na bawa Anty Zahra da Ya Bature hakuri, kuma baxan sakeba" Murmushi Falmata tayi tace "Yasha'ullah Ma'u ta Bature" Ina labarin Zee Ummu Subay'a❤ [23/10, 01:09] Frd Din Fatima Saudia: 🏛🏛 GIDAN BATURE 🏛🏛 (Romantic love story& family Saga) Ummu Subay'a dedicated to RUFAIDA OMAR (GWANATA) 🌈 KAINUWA WRITERS ASSOCIATION🤝🏻 Nama rasa ta ina xan fara Fans kunmin komai Kaunarku gareni ta musammance Na taka rawa ssai da baxarku Bbu Abunda xance sai Alhamdulillah nagode ssai Fans Allah yabar kauna❤ JINJINA Ummu Subay'a Fans Rufaida Omar Fans Tapital Pulaku Pherty Zahra Novels Zauren Biebie Isa KanuShuwa Da duk Groups da kuke kaunata KUNA RAINA Meerna Parrot Meela Adeel Anty Sophie Fulani Shamcy Kdeey Hajara Ghandi Maman Muneeb Maman Nuwwaira CutieLuv Siyama Mom of 12 Hamamatu Zee Madagwal Da Duk sauran Fans na Gidan Bature DA BAXARKU NA TAKA Rufaida Omar Batool Adam Jatko Zainab Goni Bingel INA ALFAHARI DAKU Biebie Isa (Dan Makaho) Pherty Zahra (El-mustapha) Aisha Aliyu Garkuwa (A Gareni) Mahmu Gee (Eznah) Sadnaf (Makobtan Juna) Phertymerh (Yusrah) Sameena Aliyu (A Duniarmu) Hajja ce (Da Nagari) Batool Mamman (Kashe Fitila) Safiya Huguma (Kundin Kaddarata) Ainakatiti ( Hasken lantarki) Feedohm(Matar Abdallah) Habiba Muhammad (Sahra) Rash Kardam Sanah Matazu Miemie Bee ( Rana Daya) Anty Sis Zainab Makawa ( Tarko) Khadeeja Randa (Rashin Rabo) Khady Candy Biyun Anty Rahma Nalele( Karuwanci ko Tantiranci) KUNA MUSAMMANE Fauxia yar aljannah Mrs Adam Mrs Xerks Mrs Mansoor Ummi ontop Maimuna matar Abdallah Fauxia M Bala Mai Agogo Mrs Makama Maryam Ahmad Hauwa A Usman Ummulkhairi Noorul Hannah Real miss J Sadiya (Ummu Hanash) Maman Rufaida Halima Mk Naseeba Uba Da duk Kainuwa writer's Ban san wani irin jinjina xan miki ba NABILA RABI'U ZANGO kin cancanci duk wani yabo, a nawa sanin kinfi kowace online writer fadakarda mutane, kina tabo matsalar dake damunmu ayau, Allah ya kara baseera da daukaka END Rayuwa ta karantawa Hajiya Turai da yaranta darasi ssai sun koma abun Allah sarki abun tausayi, a hanyarsu ta dawowa gun boka suka sami hatsari aka yanke kafar Hajiya Turai daya mijinta ya dankaro mata kishiya Har gida sukaje itada Zee da Lubna suka nemi yafiyar Ummi da Hisham Bayan Shekara Goma Hisham yayi aure, ya auri 'yar uwan su Mami Khadeeja Yaran Ma'u hudu Zahra (LilZahra) Ahmad (big Daddy) Muhammad ( Small Daddy) Maryam Yaran Zahra Uku Mahmud ( Affan) Hawwa (mai Jidda) Asma'u ( Husnah) Yaran Jidda Biyar Hawwa (Amal) Muhammad (junior) Mudassir Fateema (Ummul) Mufeeda Yaran Batool Uku Shukrah Hisham Khausar Yaran Khadeeja biyu Jamal da Hamdiya Ga Abdallah junior Bature Estate Kyawawan yara guda bakwai ne suke wasa a falon Ammi, yayinda iyensu keta hira a gefensu Wata farar Baby mai kama da Ma'u tasa kuka har da birgimanta a kasa Ma'u dake kwance kanta na kan cinyar Zahra ta mike da sauri taje ta daga babyn "Takwara tashi kada ki bata kwalliyarki waye ya tabaki" Kamar yadda Ma'u take tura bakinta haka yarinyar ta tura bakinta " ba Ya Abdallah bane ya dakeni" "Karyane Mom bai daketaba kawai don ya hanata tsokanar Khausar ne" Cewar wani yaro mai kama da Bature sak "To rufemin baki dan gidan khausar" Ma'u tayi maganar tana hararar yaron Rarrashin yarinyar tayi tace "Wlh Abdallah jnr idan ka kara tabamin Takwara sai na saba maka, kuma baxan baka ita ka auraba, da fitinarka kamar takwarankan nan" Daria su Jidda suka saka Batool tace "Ai wlh maganin Husna sai Junior, Anty Jidda ki dauketa kawai Ku tafi Junior yaje ya koya mata hankali" Harara Ma'u ta watsa mata tace "Bbu inda Husna xata muna nan tare da ita" "Wlh da'axa tafi da ita dana huta, ko Daddynsu fa bata tsoro tsabagen tasamu daurin gindin Ma'u" Cewar Zahra Baki Jidda ta tabe tace "Ai sanda nace muku kada kuma Ma'u takwara amma kuka mannamin hauka gashi kunajin jiki, Yaushe kuka gama da Ma'u ga kuma Husna" Daria Khadeeja tasa tace "Abun ba sauki daman ance suna linxami" Ssai sukasha hirar yaushe gamo a falon Ammi, bayan kwana biyu suka tattara suka koma Abuja da yaransu Xaman Ma'u da Zahra gwanin sha'awa baxaka taba banbance yaran waye wannan ba duk kansu daya Yau weekend duk suna gida kuma Ma'u ce da girki, yaran na garden suna wasa Bature na xaune a 3siter Zahra na hannun damanshi Ma'u na hagonshi suna hira gwanin sha'awa Big Daddy ne ya shigo da kuka hadda majina ya fada kan cinyar Zahra "Umma bakinga Husna ta dakeni" "Baxaka rama sai ka kawo karanta ba kanwarka bace" Bature ya daka mishi tsawa Kallon inda Ma'u take Big Daddy yayi yaga tanata hararar sa "Mom ta hanamu dukanta" Kallonshi kan Ma'u Bature ya mayar yace "Nikam meke damunkine Ma'u, Allah xansa kafar wando daya dake da Husna" Rarrashin Big Daddy Zahra tayi ya koma wajen wasan tace "Wannan karon muna xuwa family Meeting xan dankawa Jidda Husna su tafi da ita can junior ya koya mata hankali daman maganin Asma'u sai Muhammad" "Hakan xa'ayi don xaman Ma'u da Husna inuwa daya xasu xautani" Daria Zahra ta saka banda Ma'u data hade rai Daddare hade rai Ma'u tayi ta juyawa Bature bayanta, rumgumeta ta baya yayi "Mekuma ya farune Husnata" Kwatan kanta Ma'u ta shigayi "Nidai ka barni, ba biyewa Maman Affan kayiba xaku dauki Husnah kukai Lagos" Murmushi Bature yayi ya kara rumgumeta a jikinsa "Ma'u case, idan don wannan ne kijuyo bbu inda xamu kaita tana nan tare dake, amma idan kikaga na haukace kune sila" Daria jin dadi Ma'u tayi ta juyo ta rumgumi Bature "Yawwa Baby, yau inason samun hadin kanki ssai don insha Allah xan ajiyewa Husna kanwa ko kani" Bakinta Ma'u ta tura, take Bature ya kamo bakinta ya hada danashi Asuba ta gari Ma'uBature Tammat billah Alhamdulillah anan na kawo karshen littafin GIDAN TURAWA Kuskuren dake ciki Allah ya yafemin Allah yasa mu dauki darasin dake ciki Ameen Sai mun hadu a sabon littafina KARKA GUJENI Labarine dake dauke da Soyayya Cin Amana Tausayi Hallaci Yaudara Abota Sadaukarwa Ummu Subay'a❤