[3/6, 4:35 PM] Chuchujay✍️: https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK AHALINA (Siblings of different Father's) (Book two of Aure uku series) CHUCHUJAY ✍🏽 Domin fahimtar littafin sosai zaifi kyau ka fara karanta Aure uku,amma idan wannan ɗin ma ka fara laha lau amma i suggest kafara karanta Aure uku. Gamasu san a tallata masu hajarsu cikin farashi mai sauki 'a duk guri uku da ake posting 09058131213. بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ EPISODE 1⃣➡2⃣ INTRODUCTION •NAMEER HABIB Saurayi ɗan kimanin shekaru talatin da huɗu ,saurayi mai Kyau da ji da kuɗi da aji, Architecture sannan business tycoon wanda ke da Construction company Mai zaman kansa, C.e.o PIXEL CONSTRUCTION COMPANY. Wanda Ya haɗu da tsaƙwakiya a rayuwar Auren sa. NADIYA BELAL, Budurwa yar kimanin shekaru ishirin da tara , Idan ka Kalleta kaji shekarunta take zaka ƙaryata shekarunta saboda baki ɗaya tayi ma shekarun kankanta, Mai kyauce irin melanin ɗin nan wanda kana kallansu kaga Africans ,kalarta Mai kyauce sannan ga hutu da kulawa ta samu, Model ce sannan Founder ta AFRICAN QUEEN(s) MODELING ROOM , Kungiya dake ɗaukar MODELs tayi managing nasu . ABDALLAH HAFIZ. Mutane na masa inkiya da young Sheik ,ƙaramun malami Mai fasaha da hazaƙa wanda kowa ke mamakin yarda yazama malami a shekarunsa ishirin da shida na haihuwa , Shahararsa da ƙokarinsa ba kowa bane illa mahaliccinsa da kuma maminsa da papansa waɗanda suka tsaya masa, kowa da maganar Abdallah a bakinsa 'dan shi ɗin abun burgewa ne , Babban foundation yake dashi na taimakawa marayu da marasa karfi sannan a harkar kasuwanci shima ba'a barsa a baya ba yana tab'awa. JAMAIMAH RAIS Budurwa yar kimanin shekaru ishirin da shida,yar asalin garin CAMEROON ce sannan ɗiya a gurin sarki RAIS tilo 'dan haka Ya ɗauki dukkan soyayyar duniya Ya ɗora mata ,irin yaran nan ne da aka sangarta sannan suke gani babu abunda zasu nema su rasa,shagwababiyar gimbiya a masarautar DILAH sannan gimbiya mai taka dukkan wani talaka ,mutane kance wulaƙanci Shine ɗaya sunan ta amma ta faɗa soyayyar da take wahalar da ita . EVAN HANS Matashi ɗan shekara talatin da huɗu ,Ghanian ne wanda ke da rubi da Nigeria ,mahaifinsa 'dan ghana ne yayin da mahaifiyarsa Igbo ce asalin Nigeria cikin garin akwaibom , Christian ne sannan sana'arsa modeling bugu da ƙari shi ɗin actor ne , Soyayyar da ake kira da forbidding love a cikin danginsa itace tayi masa kamun kazar kuku HAFSAT BALARABE Ɗaliba a kwalejin fasaha da kimiya a cikin garin jibia dake garin katsina inda take karantar Computer science,budurwa yar kimanin shekaru sha tara , Iyayenta asalin Yan garin katsina ne sanann marainiya ce dake zaune gurin matar uba, Bata da wani gata bayan na Allah 'dan mahaifinta Ya zama shanyayye a gurin matarsa , Sosai take ganin rayuwa amma hakan bai hana mahaifin nata bata ilimin gaba da sakandare ba duk da kuwa halin matarsa wanda ƙarshe saida Mai garin yasa baki yasaka ta samu damar shiga kwalejin . FAWZAN IMAM PAKI FAWHA IMAM PAKI FAWZA IMAM PAKi Yan uku masu shekaru 23, Suna jami'ar shekarar farko. NYC University ,united state of America ANEESAH LUKMAN UBA ?? Wacece Anisa Lukman uba?. ******************************************** ADAMAWA LUGARD CRESCENT NIGERIA. Zazzaune suke a cikin makeken falon dake faman ihun naira a yayin da ko wannen su yayi jugum jugum ,gefe guda wata budurwa ce zaune idanunta sun kaɗa sunyi jajur saboda tsabar kukan da tasha hannunta kuma riƙe da jaririn da bazai wuce 'dan wata ɗaya ba. Dattijuwar dake zaune a falon kana kallanta zaka gane cikin bacin rai take sosai bama sai an faɗa maka ba,duk da girmanta kyawunta bazai boyewa Mai kallo ba,bata da jiki Mai girma 'dan haka bazaka ce itace ta haifi yara Shida dake Zazzaune a gurin ba,Doctor Umaimah Bulama Imam kenan ,diyar attajiri sannan likita da tayi ƙarkon suna wadda ta malaki asibitoci guda biyar wanda suke karkashin jagorancinta da maigidan ta Doctor Imam Mukthar Paki. Sake kallan budurwar dake ta fama sharar kwalla tayi tace "kikace menene sunan ki again baiwar Allah?" Cikin shesheƙar kuka budurwar tace "Aneesah Lukman uba,sannan ni yar asalin garin Kano ce ,ina zaune da mahaifina da mahaifiyata amma sakamakon abunda Ya gifta tsakanina da NAMEER Ya saka sukayi disowning ɗina suka koreni a gida,sannan wallahi hajiya kamar yarda na faɗa maki fayɗe yayi mun gashi nan a zaune Ai, kuma Allah yasa da rabo tsakanina dashi wanda Ya zama silar lalacewar dukkan gatana ,na ɗauki ƙaddarata sanann hajiya a labarin ki da nake ji na mace Mai adalci nasan zaki ƙwatarma wannan yaran haƙƙinsa ,ni bana buƙatar komai da ya wuce Ya ƙabi ɗansa Ya bashi sunansa kar yayi rayuwa lalatacciya." Wata irin dariya NADIYA ƙanwar Nameer Mai bi masa tayi tace "Mami i hope wai wannan tale story ɗin bawai kina ɗaukar sa bane cos zan iya rantsuwa karya yarinyar nan take,i mean babu wanda bai san halin Hamma Nameer ba ,Last abunda zan yarda dashi ace yayi Shine fyade, haba this doesn't even sounds okay,ABDALLAH kasa baki mana". Ajiyan zuciya ABDALLAH dake bi mata yayi yace"Mami abunda addyna ke faɗa fa gaskiya ne,ban yarda da yarinyar nan ba". Fawzan dake faman tafarfasa yana ƙokarin saka baki Mamin nasu ta Katsesa ta hanyar faɗin"kun gama goyan bayan hamman naku?" Ko akwai Mai ƙara wani magana akai, Fawzan ,Fauza,Fawha mic ɗin Ya dawo gare ku,Mai kuma zaku ƙara akan abunda yayyunku suka ce ? Hammanku is saint an masa karya babyn ba nasa bane,Anisa ta haɗa labarine kawai na ƙanzan kureƙe ta kawo tayi framing yayanku? Is that not it? You All should cut the bullshit. Kallanta ta mayar kan Nameer wanda babu abunda yake sai kallan Anisa tace "nasani Ai you're out of words Nameer,so abunda yasaka kake kauce mun duk ranar da nayi maka maganar Aure kenan,kasan Mai kake aikatawa a bayan fage ,abunda zaka saka mun dashi kenan ba? Duniya ta zageni kaji daɗi,goge yar karamar kwallar dake shirin zubo mata tayi kana ta kalli Fawha tace"ke nuna mata guest room ta zauna kafun musan abunyi cos trust me sai na ƙwata nata encin ta ,you will have to marry this girl Nameer babu yarda za'ayi kayi escaping ma mistake ɗinka da responsibilities ɗinka, " Dafa fuskar sa yayi cike da damuwa yace"Mami wallahi tallahi kamar yarda na faɗa maki,Bansan yarinyar nan ba ,hasalima ni Ban tab'a ganin ta ba ,yarda kuka fara ganinta yau ,wallahi nima yau nafara ganinta,ni ba mazinanci bane tayaya ma zanyi raping mace a cikin hankali da nutsuwa ta,? Mami ki yarda dani,zaki yarda da maganar barene sama da tawa? Ke kika haifeni sannan kinsan abunda Zanyi da wanda bazanyi ba ,and raping baya cikinsu,wallahi tallahi sharri take mun ,bansan mene ribarta ba. Yana kai ƙarshen maganar sa Aneesa ta fashe da kuka tace"wallahi hajiya ba ƙarya nake masa ba,Nameer kada kamun haka 'dan Allah,ni bana buƙatar komai kawai ka ƙarbi yaranka and namaka Alƙawari zan tafi,". A fusace Ya tashi yayi kanta yana Mai faɗin "ke ive heard enough of your nonsense,zaki bar gurin nan ne ko sai na ballaki ," Ganin yarda yayi kanta ganga ganga yasa Abdallah saurin tashi Ya riƙesa , Maminsu dake zaune ce tace "ka tab'a ta Nameer kaga mai zan maka,idan yarinyar nan ƙarya take bazata yi ta bibiyar san samun ganina ba har na sati kenan something is fishy here so kar kayi ƙokarin displaying mana borin kunya ,idan kuma ba haka ba zan sab'a maka fiye da tunanin ka sosai,". Juyowa yayi Ya kalli maminsa kafin yace "i just hope Papa Ya dawo yau cos nasan Shine kaɗai zai yarda dani". Takawa yayi yabar gurin inda yake jiyo muryar mami na faɗin"Eh papan naku yana nan dawowa Ai yau ɗin ,sannan kasani idan baka da gaskiya dole kayi man up ka ƙarbi laifinka,". Kallanta Nadiya tayi tace "seriously mami?". Batare da ta kuma cewa komai ba ta tashi a falan tana mai jin kamar ta Kama Aneesa tayi ta duka har sai tayi confessing akan karya take. Kamar yarda mami ta umarci Fawha haka tayi ma Aneesa jagora zuwa ɗakin baki ,bata jira jin Mai Aneesa d'in zata ce ba tafito tana mai jin haushinta. Kowa Ya tashi Ya zamana daga Mamin nasu sai Abdallah wanda yabi Mamin nasu da ido yana kallanta, Kallansa tayi itama tace "yadai zaka jamun aya ka fassara ne da kake kallona tunda ku babu wanda Ya isa yayi laifi a cikin ku, tunda ku saint ne Ai Ahalin saints,". Bai ce mata komai ba Ya miƙe yana Mai faɗin "zani gidan Granpa Bulama ne cos yana Mai jirana yanzu haka zamuje wani taro ƙarfe huɗu,Amma idan na dawo zan tsaya gun Ummu ƙwana biyu ban samu na shiga ba tunda na dawo Nigeria. " Ɗauke kai tayi tace "Allah Ya kiyaye, Daga haka bata kuma cewa komai ba wanda ko ba'a faɗa masa ba yasan cewa tana cikin tsantsar damuwar da baki bazai iya faɗarta ba ". Ɗakin Fawzan Ya nufa dan yi masa magana akan yazo su wuce cos tare zasu tafi. ****************************************** Bayan shigar Aneesa Guest room ɗin walk 'in closet ɗin dake ɗakin ta shiga bayan ta kwantar da babynta akan gado ,murmushi tayi lokacin da take fara jera kayanta ciki tana mai faɗin"soon mrs Nameer Habib,young and handsome rich bachelor ,dawowa tayi bayan ta gama jera kayanta ta kalli babyn ta shafa fuskarsa a hankali tace "a wani bangaren ina takaicin samunka saboda irin wahalar da zansha na kulawa dakai kawai,amma wani bangaren ina Mai farin ciki da murna zan samu nasarar tarwatsa dukkan wani mutum ɗaya dake cikin AHALIN nan,ta dalilinka zan samu na sakawa duk wani ɗan gidan nan dafi a zuciya wanda bazai taba gogewa ba, Ƙwalar dake ƙokarin zubo mata ta goge tace "ba lokacin kuka bane aneey baby lokacin buga wasa ne wanda dole kece da nasara 'dan baki tab'a saka gaba a abu ba kin faɗi. Ɗaukar wayarta da tayi ƙara tayi ta kara a kunne tace "Hello, uwar ɗakina ,ina fatan kin shirya komai a yarda muka tsara dan bana san fuck up, Murmushi tayi a yayin da take sauraren ɗaya bangaren kafun tace "baki da imani uwar ɗakina ,shine babban Abunda ke burgeni dake ,ina yinki a kullum,sai na jikii". Kashe wayan tayi tace "yanzu wasan Zai fara,"Yaran da yake kuka ta ɗauka ta fara bawa nono tana mai shafa masa kansa cikin kulawa tana mai jin ƙamshin nasarar ta. Kwance Nadiya take tana Mai juya abunda ya faru a falan ƙasa, Wayanta ne ya hau ruri alamun message Ya shigo, Jawo wayan tayi tana Mai kallan unknown Number ɗin dake addaban ta da messages na soyayya iri iri, Shekara guda kenan numbern ke damunta da sakonin da tun bata sa su gabanta har suka fara bata nishaɗi , Sau da dama tasha kiran layin amma baya shiga , Murmushi tayi lokacin da saƙon Ya shigo mata kamar haka "Im 'in Nigeria rn ,hope i will get to see you,i will give you a Call later 'in the night!! xx EH❤. Murmushi tayi tana Mai jin wani irin nishaɗi nasan saka wannan boyayyan masoyin nata wanda Ya ɗauki shekara yana nuna mata soyayyar da tun bata mayar masa har tafara a ido, Case ɗin Nameer na ne Ya dawo mata ,tashi tayi zuciyarta na ingiza ta ta Nufi ɗakin da Aneesa ke , Ba tare da tayi knocking ba ta faɗa ɗakin, Zaune ta tarar da Aneesa tana bawa yaranta nono, Zama tayi gefen Aneesa tana Mai kallan yaran kana tace "gaki dai mace har mace wadda yanzu idan kika fita zaki samu miji na gani na faɗa ,amma kin ƙwammace kizo kiyima hamma ƙazafi,gyara zaman ta tayi tace,state the price ko nawane zan baki cos nasan saboda kuɗi kike wannan abun so ki faɗa ,na baki zero ki ƙara ko nawane zan baki, in return' ki ɗauki Bastard Son ɗinki ɗinan ku bar gurin nan. Dariya Anisa ta saka Mai kyakyatawa kafun kuma kamar mai iska ta kece da kuka ta riƙo hannun Nadiya wadda ta tsorata da reaction ɗinta tace "sister abu guda Ya bani dariya da baƙin ciki da na kalleki a matsayin mace wadda ke neman tona asirin yar uwarta mace saboda kawai ta kare ɗan uwanta,amma ki sani ,ba ƙarya nake ba ,wannan ɗan na Nameer ne koda kuwa sama da ƙasa zata kife,ke kuma a matsayin mahaifiyarsa kike Tunda ke Auntynsa ce." Miƙewa Nadiya tayi tana Mai faɗin "kije chan ki nemo Auntynsa da ubansa amma ba anan gidan ba ,sannan tunda ke kina ganin cewa bazakiyi mubaya a ba ta hanyar karbar kuɗi ki bace ba,zakiyi idan kika sha kashi," Fita tayi a dakin tana Mai jin kamar ta shaƙe Aneesa, Wata irin dariya Aneesa ta saka tace"zakuyi ku gama domin ni abunda ke zuciyata yafi karfin duk wani abu da kuke tunanin kun mallaka a duniya." ********** Masoyana barkanku da kasancewa cikin koshin lafiya, Ya kukejin tafiyar AHALINA? Ina fatan zai samu daɗaɗan comments ɗinku da kuma reactions naku, Nice taku a kullum. CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 4:53 PM] Chuchujay✍️: https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqKAHALINA     (Siblings of different Father's) (Book two of Aure uku series)                          BY             CHUCHUJAY ✍🏽 Gamasu san a tallata masu hajarsu cikin farashi mai sauki 'a duk guri uku da ake posting 09058131213 EPISODE 3⃣➡4⃣     Hafsatu Hafsatu,ina kuma zakije ? Ashe dai yau uwarki laraba  zata taso daga kabari a duk hasashe na ,saboda ba a haifi ɗiyar da zata fita gidan nan yau bata kai mun sauran dawo na ta siyar ba.     Tsaye Hafsa tayi tana kallanta kana tace mama laure 'dan girman Allah kimun haƙuri yau ɗinnan kawai ,wallahi malamin da zai mana karatu yau tsauri ne dashi idan nayi missing attendance ɗinsa zanji babu daɗi, Hasiya taje a maimakona in yaso ina dawowa zan karb'e ta , "Sai dai idan uwar Hasiya Laure ce zata je maki tallan fura ba Hasiya ba," Hasiya ƙanwarta ɗiyar laure dake fitowa a ɗaki ta faɗa . "Ke Hafsatu zo ki wuce ki tafi karatunki maza kar kiyi latti " Mahaifinta Ya faɗa yana Mai ɗan daurewa. "To baba " Sum sum ta wuce tana Mai jiyo mitar mama laure har tabar kan gidan. Koda taje makaranta ƙawarta Hauwa da suke zama tare ta rigada ta kama mata seat, Zama tayi bayan sun gaisa tana Mai faɗaɗa murmushinta tace"har yanzu malam kabiru baizo ba kenan" Hankalin hauwa na kan waya tace "wallahi bai zo ba ,zo kiga ina kallan sabon video ɗin Abdallah Hafiz ne ,ke wallahi guy ɗin nan Ƙawata yana kashe ni ,inaji a jikina bani da mijin da Ya fisa 'dan haka ,kuma ɗauke kanku akansa. "Murmushi hafsa tayi tana Mai jin wani irin abu a zuciyarta dangane da maganar da Hauwa tayi, Dama bata wani sakashi aranta ba,tunani ne na ko wanne ɗan adam wanda ba'a rasa shi da shi sannan cikin tunanin nata bata tab'a cewa tanaji ajikinta zai zama nata ba,ina ita ina shi?ita ɗiyar talakace wadda ke neman yarda Zatayi ta rayu inda shi kuma bayan shararsa iyayensa shahararru ne na gani na faɗa, Kakan sa ma kansa a duniya faɗan sa akeyi , Kilan ma har ta mutu bazata taka inda Ya taka ba a duniya ballantana akai ga haɗuwa ,burgeta ne fa yanayi bana kaɗan ba,sannan a duk lokacin da take sauraran karatunsa ta kanji nishaɗi da nutsuwa suna ratsa ko ina nata, Tana wannan tunanin nata lecturer ɗinsu Ya shigo domin basu karatu. ********************************************    Washe gari Papan su Nameer Ya dawo gida inda Ya tsinci maganar Aneesa wadda tayi mutukar girgizasa,Amma sai bai yanke hukunci ba kasancewar ya yarda da Nameer sannan shi yafi jiyo kamshin gaskiya a maganar Nameer yarda Maminsu ta faɗa masa akan ta Anisa, Instinct Ɗin na faɗa masa akwai wani abu a tattare da Aneesa duk da kuwa basu gana ba one in one amma ya rasa gane menene wanann abun, Kamar yarda suka saba idan suna gida dukkaninsu, Baki ɗayan su sun hallarci karin safe banda Nameer , Kallan Abdallah dake ƙokarin zama Papa yayi yace "kai Abdallah maza je ka duba Mai Ya hana hamman ku fitowa maza yazo,kin yin karin kumallo da safe da wuri is not Good for health, " . Abdallah na ƙokarin fita muryar Nameer ta karaɗe gurin yayin da yake faɗin"Good morning fam," Yana kallan Papansa kuma Ya sake dashe baki yana Mai fadin "Papa thank God ka dawo ,". Zama yayi yana Mai gaida su kafun yace "Papa i miss you wallahi" Murmushi Papan yayi yace "As if,shiyasa naga jiya Ai naga kowa banda kai". Kare kansa Ya farayi duk da yasan Papan nasa yasan da dalili.     Bayan gama cin abincin su Mami ta kalli Nadiya tace "Nadiya Ɗauki breakfast ki kaiwa Anisa," Kallan mamin nasu tayi kamar Zatayi kuka wanda hakan yasa Papa cewa"hayatee ga Fawha ga Fauza wani Ya kai mata cikin su mana why Nadiya," Turo baki Nadiya tayi tace "ooo Papa kaima ka faɗa dai ,mami tunda yarinyan chan tazo take ta neman rigima da kowa bayan ni nasan cewa yarinyar Chan wallahi snake ce,ko me tazo dashi gidan nan ba Alheri bane sharri ne," "Fawha ne dake gefen Abdallah tace "nikam Papa sai dai fauza taje Allah ,nifa na kai ta ɗaki jiya,i hate her guts". Tashi mamin su tayi tace "bari ni naje na kai mata tunda dukkanku babu wanda zai iya kai mata," Da sauri Fauza ta miƙe ta shiga kitchen tana Mai faɗin bari naje na kai mata ,Allah ma yasa Papa Ya dawo zamu yi getting rid of her.     Kafun Papa yace wani Abu Mami tace"koma menene dai ai yayanku gashi nan Shine Ya jawo maku sannan idan yayi creating mess Ai ba Papan ne zaibi ya gyara masa ba ,shi ɗin da Ya b'ata Shine zai bi Ya gyara ." Kamo hannunta Papa yayi yace "sarauniyata Ya isa haka nan zo zauna ki daina wannan faɗan 'dan Allah ". Zama tayi tana Mai karamin murmushi .     Gyaran murya yayi yace "kaga nan Nameer kowa yana making mistake a rayuwa wadda ta shafi zamantakewa,nima akwai abubuwa da dama da nayi mistake akai ,amma a kullum maminku nakusa dani kuma tana tare dani a duk mistake ɗin da nayi muna gyarawa a tare so Son talk to me duk wani mistake da zakayi a rayuwanka muna tare da kai sannan zamu gyarasa a tare cos babu ɗan adam ɗin da ya wuce aikata kuskure."     Ajiyar zuciya Nameer yayi yana Mai jin papan nasa a ransa cos duk da bashine Ya haifesa ba amma baya taba nuna masu wariya tsakaninsu da Fawha,Fauza da Fawzan , Yasan yarda yake fahimtar sa mahaifinsa da Ya haifesa ma bazai tab'a fahimtarsa ba duk da Mahaifin nasa yakan je Ya gansa wanda a yanzu bazai ma iya faɗin yaushe rabo ba , Sosai yake jin Haushin mahaifinsa musamman idan yana tuna abubuwan da yayi wa mahaifiyarsa lokacin yarintarsa sai yaji ƙiyayyarsa ta tsananta a zuciyarsa ,shi yasa gudun nuna masa ƙiyayya Mai yawa yasakashi limiting ganinsa , Kallan Papa yayi da gajiyayyun idanunsa yace"Papa wallahi wannan yarinyar tun jiya nake faɗawa Mami ban santa ba ban tab'a ganinta ba,na yarda Akwai mistakes da dama da nayi cikin sani da rashin sani,amma nayi maku alƙwari fyaɗe baya cikinsa ,wallahi ban san ta ba ban kuma taba yiwa wata ɗiya mace fyaɗe ba,cikin sani da kuma rashin sa,Allah kaɗai yasan menene manufarta da kuma abinda ke tafe da ita .     Shiru Papa yayi na wani lokaci kafin yace "Ai abun ma yazo da sauƙi cos yanzu maganace ta technology,a zamanin baya mahaifiya ita kaɗa ke da say akan ɗan da ta haifa na wanene amma banda yanzu ,'dan haka ta shirya anjima zamuje asibiti tare Ai DNA test."     Tafa hannu Nadiya tayi tace "Papa you're always the best ,kaganmu nan dukkan mu babu wanda yayi tunanin yin wani DNA har DR Mami," Dariya suka saka baki ɗayansu banda Mami wadda jikinta ke bata wani irin baƙwan yanayi,ji take a jikinta koda anyi DNA ɗin result d'in zai fito akan yaran ɗan Nameer ne .     Kamar yarda suka yanke shawara Bayan gama cin Abincin Anisa da Mami da Papa da Nameer suka nufi asibitin 'dan daukar jinin yaro a gwada, Bayan fitarsu Nadiya ta koma ɗakinta cos boyayyen masoyinta a yau yake san bayyana mata kansa wanda take Zuci zucin ganinsa tana addu'an Allah yasa dream Man ɗinta ne cos duk da dumbin masoyanta hankalinta yakasa ƙwanciya koda da mutum ɗayane.     Gyara fuskarta ta sakeyi kana ta shirya cikin highwaist silk maroon wando da off White long sleeve, Cotton maroon veil ta yafa kana ta ɗora kimono a sama ,talakmin Dolce ta saka flat Mai kyau Fari kana ta ɗauki ƙaramar purse ɗinta da Car key ɗinta ta fita a ɗakin tana mai jin farin cikin cos abu biyu zasu faru,na ɗaya zata gana da EH ,na biyu kuma Anisa zata fita a rayuwarsu da so Call babyn ta,     Tana ƙokarin fita ta jiyo muryar Abdallah yana Mai faɗin"Addy a haka za'a fita?" Kallan Kanta tayi for a moment kana tace "mene abun banza a shiga ta? Fauza check me out," Fauza dake zaune tana Mai kallanta ne tayi mata alamu da hannu tace"My fav super model Babu,Kin gama haɗewa sannan kin gama kashe ni,ke Mai kyauce wallahi, you look so innalillahi wainna ilaihir rajiun.. Jifarta da Abdallah yayi ne yasaka ta rugawa da gudu tana dariya," Kusa dashi Nadiya ta koma ta zauna tace "dear Malam Abdallah na faɗa maka Im pure and clean,tun farko kake ƙin career ta amma trust me im not doing wani abu da yake against addinina ,namaka Alƙwari ,sannan Kasani shi hijab a zuciya yake, Tashi tayi tana Mai sake kallan kanta tace "kalleni 'fa Ba shigan banza nayi ba,wandona is baggy and nasaka kimono sanann ga veil ."     Shiru yayi yana kallanta kana yace"ina zakije yanzu," Murmushi tayi da ta tuna inda zataje tana Mai ji a ranta da ace Abdallah yayan ta ne da ta gama ganin boni, Dafasa tayi tace "zanje wani business ne da zai benefiting ɗina,Inajin kun kosa na kawo miji ba?" Na kusa 30 fa so im not getting any younger shi yasa Zan bawa wani chance just wait idan na dawo akwai gist mai zafiiiii.     Just be careful and ina nan ina jiran dawowarki im eager nima naji wannan gist ɗin sannan nasan wanene wannan da Addy na ke rawar jikin zuwa ta gansa"Ya faɗa yana mai murmusawa" Bashi da hayaniya ,sannan shi mutum ne da baya san damuwa ,idan kaji hirarsa Mai yawa to da Nadiya ne wadda jininsu yayi mugun haɗuwa,duk da kuwa da ƙannensa ma sukan tab'awa,amma Nameer kuwa ba wai sun cika zaman hira bane tunda shima Nameer ɗin akwai nashi miskilancin,'dan nashi Ya taka na kowa a gidan.     Kai tsaye bayan Nadiya ta bar gidan Location ɗin da boyayyen masoyinta Ya tura mata tabi, Crescent Food &grills Shine inda ta nufa,babban gurin cin Abinci ne da sai wane da wane 'dan haka bai da hayaniya, A gurin da aka tanada domin adana motocin baƙi ta aje tata kana ta fito tana Mai b'in saƙon sa 'dan zuwa inda yake . Tsaye tayi a bakin VVIP na gurin tana tunanin ina zata gansa 'dan bata san fuskarsa ba,wanda hakan ke ƙara bata mamaki tana Mai mamakin kanta sosai, Kalle kalle take ganin babu kowa a gurin,waiter namijine Ya zo gareta yace"Nadiya Belal right?" Kaɗa masa kai tayi inda yayi mata jagora suka shiga gurin.     Romantic theme dake gurin Shine abunda Ya Fara mata sallama,ganin babu kowa a gurin ne Ya tabbatar mata da cewa ya Kama gurin ne baki ɗaya, Kujerar da waiter ɗin Ya nuna mata ta zauna akai tana Mai kalle kallan yarda gurin yayi kyau sosai mood na soyayya. Ita kaɗai ta tsinci kanta da Blushing tana Mai san saka wanann bawan Allah a cikin idanunta, A hankali silent kiɗa Ya fara tashi wanda yake da daɗi a kunnen mai saurare, Gyara zamanta tayi lokacin da ta hango shadow ɗinsa,shigowarsa ce ta saka dukkan wani tunani nata tsayawa , Ƙyaƙyawan murmushi da Ya sakar mata shine abunda Ya dawo dan ita cikin nutsuwarta, Tabbas ta gane sa cos bayan haɗuwarsu ta farko kuma around her take tajin suruntunsa wanda hakan yasaka har ta gansa a yanar gizo inda tanan ne take sanin shi ɗin model ne sannan kuma Actor na Nollywood,abunka da bawai ma'abociyar kalla bace , Saurin tashi tayi musamman da hankalinta Ya dawo mata ya bata cewa "He's Evan Hans sannan christian wanda ƙatuwar ice ɗin dake wuyansa ta cross ta Kara tabbatar mata da hakan,take hankalinta Ya bata tazo wrong guri ne 'dan haka ba tare da b'ata lokaci ba tayi saurin tashi tana Mai ɗaukar Jakarta tace "im Sorry i think i'm 'in the wrong room. " Sorry " Ta sake faɗa tana Mai ɗanyin karamin murmushi . Takowa yayi inda take yana Mai sake faɗaɗa murmushi kafun Ya sha gab'anta yace"My cupcake bana tunanin kinyi mistake na zuwa nan ." Wata irin faɗuwa gabanta yayi lokacin da ƙwaƙwalwarta ke shirin tattori mata abinda ke shirin faruwa sannan of course a cikin abun bata cire mamakin accent ɗinsa na hausa ba, Ƙaramin murmushi tayi lokacin da zuciyarta ke shaida mata wasa ne kawai yayi da ƙwaƙwalwar ta, Mukullin motarta ta ɗauka kana ta kallesa tace"naji dadi da Ya zamana kanajin hausa yarda bazan azabtar da turanci na Wajen faɗa maka ka kiyayeni ba ,bana san wasan banza, Dont mess With me cos ka yarda dani im d last person da zakayi messing da,i will let This slide amma Next time Bani ba kar kasake wasa da emotion ɗin wani ,and dama nazo ne 'dan nayi maka kashedi sannan lastly ina fatan kasan cewa Nadiya da Evan bazasu taba haɗuwa ba incase Bakasani ni musulmace, Juyawa tayi 'dan fita ,riƙe mata hannun da yayi ne yazo mata a bazata inda marin da ta ɗauke masa fuskarsa dashi shima yazo masa a bazata. Dafe kuncinsa yayi ,bata tsaya bi takansa ko abunda zai faɗa ba ta fice a gurin.     Komawa yayi Ya zauna yana me shafa inda ta maresa kana yayi wani irin murmushi yace"Nadiya you're mine and i know Kema kinzo nan ne domin Kina jin wani abu akaina ko yaya ƙanƙantarsa take, Amma menene laifi 'dan ba addininmu ɗaya ba,a tunaninsa ba wani aibu bane ba dan sunyi Aure, yana ganin kowa zai iya yin nasa addinin daban amma soyayya Ai ba addini bace kuma babu ruwan ta da addini, Cup ɗin dake aje gurin Ya jawo Ya buɗe wine ɗin da ke gurin Ya zuba Kaɗan yana Mai kurb'a ,murmushi yayi yace "She's cute and i know we are meant to be". Chuchujay ✍🏽 [3/6, 4:54 PM] Chuchujay✍️: .https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK AHALINA     (Siblings of different Father's) (Book two in Aure uku series)             By    CHUCHUJAY ✍🏽 Gamasu san a tallata masu hajarsu cikin farashi Mai rahusa 09058191213 . EPISODE 5⃣➡6⃣     A hankali Nameer yake tuki a yayin da motar ta ɗauki shiru cos tabbas idan yayi magana shi kansa yasan bazai iya mayar da ita bakinsa ba duba da yarda zuciyar sa ke tafarfasa , Murmushi Anisa dake gefen sa tayi tace"Baby tunda muka taho bakin ka shiru kaƙi magana amma wani abu da baka sani ba shine ,ni a kowanne yanayi naganka burgeni yake ,shafa kan jaririn hannunta tayi tace "bashi da suna fa har yanzu cos dama uba ke bawa yaran sa suna 'dan haka wannan lokacin ma akan yarona hakan ne zai faru ,ka bashi suna and trust me DNA test ɗin Chan da zai fito 99% positive ne ,ni banga menene amfanin wahalar da kai ba. "     Wani irin wawan burki yayi Ya Kalleta cikin fushi mai mutuƙar yawa yace "fita a motar nan ," Kallan sa take tana wannan murmushin wanda yake ji kamar ya yagesa a fuskarta ,hannunta ta kai ta ɗora a nasa tace "Nameer Stop trying ,mene amfanin ƙokarin da kasan babu wani outcome Mai kyau da zai fito a cikinsa?" Kazo mu rufawa juna asiri muyi Aure mu bawa yaranmu rayuwa Mai kyau da inganci,babu wanda Ya gani babu wanda yaji please,     Hannunta da ta saka Akan nasa Ya yakice da ƙarfin gaske kana yace "ke duk wani guntun haukaki fa inaji dashi,kila ma yafi na kanki ,sannan nasan duk hanyar da zanbi naci maki mutunci wallahi fiye da yarda baki zato 'dan haka kafun na wulakantaki ki fitar mun a mota tunda bata ubaki bace." Ƙaramun murmushi tayi Mai ci masa rai kana tace "Cool down Man,"Bude murfin motar tayi ta fita tana Mai faɗin ,mu haɗu a gida uban ƴaƴana, Wani irin figar motar yayi wanda Ya sakata saurin ja da baya tana Mai darawa tana juya wayarta da tayi recording abunda ya faɗa yanzu nayi mata rashin mutunci kana ta danna numbern uwar ɗakinta, Kira ɗaya ta ɗauka ,murmushi tayi kamar tana kallanta kafun tace "uwar ɗakina ina fatan kin gama da Asibiti?" Licking lebenta na ƙasa tayi tace "Allah yabarmu tare ,sannan a yanzu maganar da nake maki na samu wata hujja da babu yarda iyayen Nameer zasuyi dole su yarda, Lokacine da yakamata ace sun girbi abunda suka shuka musamman Imam paki da matarsa Umaimah Bulama,ina jin suna jin labarin kiyayya da fansa amma bana taba tunanin sun tab'a ganin irin tawa ƙiyayyar da fansar dake dumama acikin zuciyata da b'argona wadda nake ji kamar na soke dukkanin acting ɗin da nake na kashesu a zuwa ɗaya,kin san nayi training wajen yin kisa ko wacce irice ballantana kuma akai ga maƙirici, Dariya tayi kana ta kashe wayan tana Mai faɗin"Wallahi da ni yarinya ce Mai hali na gari,amma dukkan wannan halayyar ta gari ta ƙare ne a lokacin da na rasa mahaifiyata kuma kash sai Ya zamana kafun ta tafi ta sanar min da waɗanda sukayi silar mutuwarta,dukkan godiya ta tafi gareta da ta barni da ƙyautar fansa da ƙiyayya,wadda na rantse da Ubangijin da na yarda dashi bazan tab'a gushewa ba sai na ƙarar da zuri'ar Paki da duk abunda suka mallaka. "     Da haka ta nufi gidan 'dan shirya saban tuggunta. ********************************************    Bayan Rabuwar Nadiya da Evan ta daɗe tana saka da warwara a cikin zuciyarta kafun ta nufi gida kai tsaye dan ko office bata san zuwa, Abu guda ɗaya ya tsaya mata a zuciya wanda shine yarda Evan yasan Abubawa da dama akanta ciki kuwa har da inda take zama, Babu abunda yake sake b'ata mata rai da damunta kamar idan ta binciki zuciyarta taji har a lokacin akwai wani Abu tattare dashi wanda bazata iya fassarawa da baki ba , Tana shiga gida Motar Nameer Ya tabbatar mata da sun dawo ,ajiyar zuciya tayi atleast idan nata matsalar baiyyi working out ba na Hammanta ta tabbatar da yayi, Tana Mai koƙarin fita a motanta bayan ta fakata a mazauninta Anisa ta buɗe ta zauna a mazaunin Mai zaman banza, Wani banzan kallo Aneesa ta bata musamman da taji yarda Annoying kukan babyn da bai ji bai gani ba yana tashi, Baki ɗayanta a foul mood take wanda idan Anisa ba tayi wasa ba zata iya juyewa akanta ,ɗaukar Jakarta tayi tana Mai faɗin"Get out of My car".     Wata irin dariya Anisa tayi tace"na daɗe da lura Alhalin gidan nan arrogance ɗinsu abu ɗayane kamar yarda suke abu ɗaya,kamar kuma an tsinkuleta ko irin ka faɗin abu ba dai dai ba tace"a'h Afuwan fa ashe dake da Nameer ɗina da Abdallah zaman agolanci kuke a gidan nan,'dan naji sirikina da Ya haifi Nameer har Porn clip ɗin mahaifiyarki da Mijin ta na yanzu ma'ana mahaifin su Fawzan Ya ɗora wanda kuɗi yasa aka kashe maganar aka ƙaryata alhalin babu wanda bai san iskancin da suke yi a city hospital ba,     Dafe bakin ta tayi tana Mai Kallan Nadiya da murmushi rainin hankali tace"amma fa rumours ne nima' wai 'naji suna iskanci a 'da amma bana tunanin jita jita da ya tashi a lokacin baya na kama mahaifiyarki da Mahaifinki Bilal yayi da gardi Akan gadonsa ƙarya ne ,sannan naji ance yana ƙokwantan kasancewar ki ƴarsa,After All baya nemanki " . Sake dafa baki tayi tace "a'h shima nafi yarda da jita jita ne 'dan mother 'in law na batayi kama da Mai rabawa maza Pun@ ɗinta  ba duk da kuwa ta raba ga maza iri huɗu da sunan Aure. Family ɗinmu nada reputation gaskiya .     Buɗe murfin motar Nadiya tayi ta fito kana ta zagaya inda Anisa ke zaune ta buɗe ta finciko ta,kafun Anisa tayi Aune ta sharara mata wani irin zazzafan mari yayin da babu abunda bakinta keyi sai karkarwa ,ƙokari sosai tayi wajen danne kukan da yake san zubo mata 'dan sosai maganganun Aneesa sukayi mata zafi,tana ƙokarin sake marin ta sakamakon dariyar da Anisa ke Mata taji an riƙe mata hannu, Juyawa tayi 'dan ganin wanene,Papa ne tsaye gefensa Mami,kaɗa mata kai yayi yace"No My princess bana san ki Aikata mistake ɗin nan ," Hawayen da take ƙokarin zubo mata ne suka fara neman hanyarsu ,ba tare da ta boye ba tace "Papa kalli yarinyar nan na tabbata ko Abdallah ƙanina Ya girmeta and trust me idan kaji maganganun da ta faɗa mun kai zaka mareta Bani ba,amma tunda kace na Bari Zan bari,nuna Anisa tayi da hannu tace "ki sani i will be your downfall sannan lokacin da Zan wulaƙantaki a gidan nan na maki koran kare lokacinne Zan baki amsa dai dai da abunda kika faɗa mun ,Stupid freaking Gold digging bitch .     Ta juya dan barin gurin ta tsinci muryar Mami na faɗin"stupid freaking Gold digging bitch ɗin nan ina san kisa aranki babu ranar da zaki koreta,ki wulaƙantata cos zaman ta da Ahalinku yanzu ta fara cos tana ɗauke da ɗan da yake jinin gidan nan,"     Wata irin murmushi frustration Nadiya tayii jin Abunda mami tace sannan sarai ta fahimci abunda Mamin ke nufi ma'ana dai Dna Ya nuna yaran dan Nameer ne, Juyowa tayi ta kalle su kana tace "ban san menene kuka yarda dashi ba amma ni abu ɗaya na sani na yarda dashi wanda bana tunanin kun fahimce sa wanda shine"wannan yarinyar is fake and a cheat cos ada kokwanto nake amma a yau maganar da ta faɗa mun bana koƙwanto sannan sai na kawo ƙarshen maƙiricin ta cos naga Alama ni ta zab'a a gidan nan na kawo mata ƙarshen ta" Fuu ta wuce ciki inda Anisa ta wani langwab'e kai tana Mai faɗin"interesting a zuciyarta ,mami na kallanta ta marairaice fuska ,Hannu mami ta miƙamata alamun ta bata yaran ,babu musu ta b'ata ,kallansa sosai mami Take tana san gano da uban da yayi Kama a zuria'rsu amma babu,babban kuma abunda Ya kuma ɗaure mata kai shine yarda DNA ɗin yaran yayi matching dana Nameer, bata tunanin anyi tempering dan a asibitinsu akayi bata tunanin zasu back stabbing ɗinta haka.     Papa ya fara barin gurin kafun ta mara masa baya Anisa na biye dasu tana Mai jin daɗin defeat d'in da ta gani a kan fuskokinsu , Kaɗan ma suka fara gani A cikin irin abubuwan da ta shirya masu indai itace. ***********************     Nameer zaka Auri Anisa nan da sati ɗaya sannan a yanzu zaka raɗa ma yaranku suna dan nauyin ka ne,idan kuma ban isa ba ban kai nasaka ka ba dan Allah ka bijirce mun.     A zabure Ya kalli mami yace "Mami wallahi tallahi wannan yaran banawa bane sannan wallahi ban tab'a ganin yarinyar nan ba ballantana har na bata cikin da zata haifa mun yaro shima kuma ta hanyar fyaɗe ,mami zaki yarda da wannan yarinyar sama dani da kika haifa ne? Papa say something.     Ɗauke kai Papa yayi cos duk yarda yaso Ya yarda da maganar Nameer gaskiyace sai yaji kamar baiyyiwa Anisa adalci ba sanann yaso kansa . Jefa masa result d'in DNA ɗin mami tayi tace "Ba yarda nayi da ita sama da kai ba result ɗin da na tabbatar babu kuskure shi nayarda dashi,zaka faɗi wani abu bayan nan ne,? Zubewa tayi a ƙasa duk juriyarta ta saka wani irin kuka Mai cin rai tace"kalle ni nan Nameer  ba sai na faɗa maka ba nasan kana da wayan sanin abubuwan da nayi facing through kafun Papanku,ko ban kai uwa enough ba wani cikinku Ya fada mu,im a not That Good enough da kuke san dole sai kun tona mun asiri,dame na rageka Nameer,i gave you a father ,gashi nan zaune wanda Ya ɗauke ku kamar nasa duk da abunda duniya ta ringa Faɗa bai damu ba,he gave you guys a Good life and d father's warmth ,bai isa ba? Idan baku guje mun abun magana domin ni ba zaku guje dominshi,amma sai da kayi yarda kayi ka nuna mun ban isa na goge jinin Habib a jikin ka ba atleast ka gado wani abu nasa.     Da sauri Papa Ya ƙarasa gareta yana mai hanata faɗan abunda zatayi dana sani, Goge hawayenta tayi tana Mai Kallan Papa tace "im Sorry ,kayi haƙuri da abunda Nameer Ya jawo mana and yau bazaka shigar masa ba cos you've pampered him enough, Goge hawayeta tayi ta mike ta nufi gurin Anisa ta karbo babyn ta ɗorasa kan cinyar Nameer wanda yayi saurin tallafesa gudun kar ya faɗi. Nuna yaran tayi tace He's yours dan haka ka bashi suna sannan dole ka Auri Mamansa for damage ɗin da kai causing mata idan kuma ba haka ba Zan tsaya mata iya ƙarfina a ƙwatar mata yancin ta and kasani idan na shiga sai kaje jail na maka alƙawari ".     Wasu irin hawaye ne ke bi masa kumatunsa a yayin da yake kallan yaran dake cinyarsa yana Mai jin dama wani zai zo Ya Dafasa yace masa Ya tashi daga mumunan mafarkin da yake yi. Huɗuba yayi ma yaran a kunne na hagu dana dama kana yace Na raɗa masa suna MAHMOOD saboda ina fatan nan gaba bazai bari past ɗinsa Ya dame sa ba zai zama abun alfahari Ya mallaki ma'anar sunan wato wanda za'ana yabawa anan praising ɗin sa, Sannan Zan Aureta nan da sati kamar yarda kikace Mami,ni nasan Allah a kullum yana tare da mai gaskiya, makirici da mugunta bata tab'a cin galaba Akan gaskiya, Kallan mami yayi wadda jikinta yayi sanyi yace "Mami im not like Habib kuma  bazan taba zama kamar sa ba na maki alƙwari"     Tashi yayi da mahmood a hannunsa Ya nufi gurin Anisa Ya ɗora mata shi kan hannunta cikin kulawa yace"Bansan Mai yasa kike yin abunda kike yi ba ,amma ina so ki sani Allah baya bacci ,kin sakani a tsaka mai wahala ke ƴar adam kenan wadda baki iya fidda mutum cikin matsala ,baki kasheshi in lokacin sa baiyyi ba baki rayasa,baki da wuta baki da Aljanna, Ki shirya dan bazakiji daɗi ba lokacin da Allahn da na yarda zai fitar dani Ya jefaki cikin tsaka Mai wuya. Yana ƙarashen maganarsa Ya bar Falon, Haka zalika Abdallah da Nadiya waɗanda akayi a gabansu , Juyawa mami tayi ta kalli Anisa tana Mai murmushin yaƙe tace "ki saki jikinki sannan ki daina damuwa cos nan yanzu gidan ku ne sannan zuwa gobe ina san za muje tare dan mu gana da iyayenki Ayi magana ta fahimta,tashi kije ciki idan Kina buƙatar wani abu kiyi magana, Babu musu Anisa ta miƙe tana Mai jinta kamar wadda aka saka a aljanna cos mission step one is completed. Sannan bata buƙatar basu wani recording dan batayi tunanin abun zai zo mata da sauki haka ba. ********************************************     Zaune take bakin tashar ɗan marna gefen ta robar furar da tasha daka ,kallo ɗaya zakayi ma furar kaji ta burgeka,babu abunda Hafsa ta tsana irin fita tallan furar nan da Mama laure ke aza mata duk da girmanta da mutuncin ta,wani lokacin takanji kamar tayi rebelling amma tunawa da karatunta yake hanata dan Mama laure ta faɗa ta kuma jadadawa mahaifinta muddin Ya hanata siyar mata da fura to karatunta zai tsaya duk balai kuma sai ta aurar da ita ga mutum mafi kaskanci, Dafata taji anyi wanda hakan Ya fito da ita daga duniyar tunanin da ita shiga,dagowa tayi taga lawisa ƙawarta da suke zowa gurin tallah tare, Goge karamar kwallar dake shirin zubo mata tayi tace "lawisa yaushe kika zo", Gyara zama lawisa tayi tace"ina zaki gane nazo kina zaune Kina tunanin da kika saba na babu gaira babu dalili ,ni Bansan mainene duwarki ba hassatu,dan kawai kin daukowa Mama laure tallah?"Ni ki kalle ni mana,Bani ga tsuntsu Bani ga tarko,ni dake tare muka fara karatu tun firamare amma kina ganina jiya e yau banda ma Zawarci da nake a ƙanƙantar shekaruna ,ni ba wani kyau ba,wallahi nasani shi yasa kika ga ko tsohon mijinta Halliru zai fada mun mumuna ban damuwa dan shine kawai maganar da Ya fada ta gaskiya duk da karyarsa ,ki kalli bakin nan nawa, Buɗe ƙaton bakinta tayi wanda yasaka Hafsa darawa dan dama abunda Lawisa d'in taka so kenan, Ita da lawisa tare suka tashi,duk da ba halinsu ɗaya ba,lawisa na da rawar kai inda hafsa take shiru shiru babu wata hatsaniya amma hakan bai saka abotarsu ta lalace,suna da banbancin ra'ayi amma abotarsu gaskiya ce shine gaba, Kamo hannunta lawisa tayi ganin tana dariyar tace"ke kyakyawace sannan ni na yarda ina gaban iyayena sanann babu wanda Ya isa yamun keta ,tanan kawai na fiki amma bayan nan ki ringa duba abubuwa da dama misali Mai zai faru dake nan da shekaru Goma idan Allah Ya nuna mana, Wannan sana'ar furar sai dai kiyi labarin ta dan jikina na bani a ofishi Mai gilasai zakiyi aiki, idan Kika gama karatu sannan insha Allahu sai kin zama matar Malam Abdallah."     Dariya sosai hafsa ta saka tana Mai jin lawisa har ranta sannan tana mata addu'a Allah Ya basu rayuwa Mai kyau baki ɗayasu. Chuchujay ✍🏽 [3/6, 4:54 PM] Chuchujay✍️: AHALINA     (Siblings of different Father's) (Book two in Aure uku series)                By       CHUCHUJAY ✍🏽 EPISODE 7⃣▶8⃣ Sautin kiɗa ke tashi wanda idan kana saurara muddin ba Mai san damuwa irin wannan bane tabbas sai Ya hau kanka,magana kuwa idan har ba'a kusa da kai akayita ba itama da ƙara baza kaji da kyau ba, Mathew Club kenan " . Zaune yake bakin Bar hannunsa ɗauke da glass cup ɗin da whiskey ke ciki , Dafa sa yaji anyi ,saurin juyawa yayi 'dan ganin wanda Ya dafa sa ɗin ,Yarinyar dake faman shige masa ce Alicia , Zama tayi a kujerar dake kusa dashi tana Mai jan cup d'in whiskey ɗin ta saka a bakinta kana ta saka ƙafarta tana zungurin sa cikin yanayi Mai daukar hankali.     Ƙaramun murmushi yayi da Ya fahimci abunda take nufi cos ta daɗe tana hitting nasa sai ya nuna mata bai ma fahimta ba, Matsowa tayi daf dashi tana Mai zuwa saitin kunnesa ta raɗa masa "Hit me somewhere nice ,im sure you must be lonely and i promise no string attached, " .     Murmushi yayi cos a yanzu Babu wata mace dake gaban sa banda Nadiya ,duk da dama shi ba mazinanci bane wanda dalilin hakan abokansa ke masa kallan gay cos duk abun mace bata isa Ya kaita gado ba ,kawai baya da wannan interest ɗin ,wannan shine Babban abunda yasa baya aje budurwa saboda ko wacce na expecting sex wanda yake finding hard to give , Tashi yayi yana Mai aje wa bartender ɗin kuɗin bear ɗin da yasha sannan yace ya bata wata cos yaga alamun tana buƙata, Ba tare da ya kuma cewa komai ba Ya juya Ya bar Bar ɗin, Ya daɗe a motarsa yana tunanin yarda zai shawo kan Nadiya domin kuwa santa yayi masa nisan da zai iya sacrificing duk wani abu da yake mallakinsa, Wayan sa Ya ciro a karo na farko zai kirata ba aika mata sako ba, Ringing uku tayi kafun ta ɗauka cikin sassanyar muryarta tace" Hello its Nadiya Balal speaking , Murmushi yayi jin sautin muryarta. Gyaran murya yayi yace "its Evan and please im Begging you in the name of God not to hang up on me ,please," Shiru tayi tana sauratansa kafin ta sauke ajiyar zuciya tace "5 min lokacinka Ya fara."     Kamar tana ganin sa Ya sanyaya mirmushinsa Yace "please Nadiya give me a chance,i Love You With All My being and im not lying,bazan wasa dake da tunani ki ba saboda i find it fun,i did All i did because i was scared ,i was scared da yarda zaki dauke ni and lastly na tara courage nazo na sameki please don't do this to us. Shiru tayi tana mai jin wani irin yanayi a tattare dashi wanda bata san ta daina ji, Scrunching hancinta tayi tace "where are you?" Kamar bai fahimci zancen nata ba yace pardon? Sake maimaita tambayar tayi inda cikin rashin b'ata lokaci yace "na koma Ghana wani aiki Mai amfani,cos akwai wani project da management ɗinmu yayi signing i was called for it" .     Danne dariyata tayi gudun kar yajita kana tace "meet me tomorrow at my Office,i want to see something , Kafun yayi magana ta kashe wayan tana Mai murmusawa, Shima he was dumbfounded da fari kana abunda take nufi yayi hitting masa kai,tana so ta gwada karfin soyayyarsa, duk da yace mata yana da aiki tana so ta gani ne zai iya sacrificing Akan soyyayarta. " Murmushi yayi Yayi dialing number ,an'a ɗagawa yace "i will be flying to Nigeria 'in the morning,kashewa yayi yana Mai ɗora kansa bisa sitiyarin sa ,hes sure bazai baro Naija ba sai da amsawar soyayyarsa daga bakin Nadiya."     Murmushi kawai Nadiya take Akan Swing ɗin dake harabar gidansu hannunta ɗauke da cup ɗin smoothie hannu ɗaya kuma ɗauke da wayar da tagama da Evan tana Mai tunanin zaizo ɗin . Dawowar Abdallah kenan gida wanda ya hangota tun daga nesa murmushin nan ya ƙi daukewa Akan fuskarta, Bayan Ya aje motasa Ya tako inda take ,zama yayi a swing ɗin kusa da ita yana Mai ƙarban cup ɗin hannunta yayi taking smoothie ɗin kana yace "Addyna whats the occasion ?" Juyowa tayi tana Mai kallansa kafun tace "Abdallah Mai yasa forbidden Fruit yafi ko wanne fruit daɗi?  " Kallanta yayi cikin yanayin rashin fahimta kafun yace "saboda its forbidden and ko wanne Abu Ida aka hana Lokacin yafi komai  daɗi i hope ba ɗaya kike san ci ba,hannu Ya saka a bakinsa yace"i hope you're not commiting a sin?" Dariya ta saka sosai ganin yarda Ya waro ido yana kallanta,hannu tasa ta shafa kumatunsa tace"chill and keep calm bro babu abunda nake mara kyau,cos inada ƙani malami ,sannan inada Mami da yanzu zata zamar maka tiger ka kasa gane sama ka kasa gane ƙasa,that woman is very emotional and scary ."     Relaxing yayi Akan lilan yana swinging ɗinsa a hankali kana Ya saka fuskar damuwa yace "dole fa mami ta zama emotional cos abunda tayi going through a rayuwanta is not a joke ,so any disappointment daga garemu babba take ɗaukansa ,And kinsan wani Abu i trust Hamma duk da evidence ɗin dake nuna sa ,ba wai san kai ba ,but i trust him da duk abinda nake dashi while wannan yarinyar kwata kwata na kasa samu a wani bangare na zuciyata na yarda da ita,its just weird."     "las las wani yana magana a gidan nan,i was scared ne yasa ban magana ba but wallahi ni natab'a ganin ta a gurin da bai kamata na ganta ba ,na dai rasa a ina ne." A tare suka juya 'dan kallan Mai maganar, Fawzan ? Suka fada a tare ,ƙarasowa yayi Ya zauna a lilan dake kusa da Nadiya yace "i was passing by naji kuna magana so na ɗan tsaya na saurara bada wani abu ba," Dama tsoro nake ko dukkanku kun yarda da mahmood yaran hamma ne shiyasa nima nayi shiru cos nasan Mami, Shiru yayi na wani lokaci yana tunani kafun yace "a'h i remembered wallahi a newyork nasan ta And duk inda nasanta ba gurine Mai kyau ba . "     Kai Ya akayi kasan ta a guri mara kyau ? Nadiya da Abdallah suka haɗa baki wajen tambayarsa da mamaki,jin yana ta faman ambatan ba a guri Mai kyau yasanta ba,. Kallansu yayi side to side kafun yasa dariya yace "trust me im not doing anything bad there, Yayar Ummu Aunty sally kawai taishe mutum idan yayi rashin ji a garin nan,Its just that nasanta fr,amma akwai wani frnd ɗina Uzzy He's a private investigator Yana new York Zan tura masa hoton ta indai itace zai tura mun data ɗinta duk irin adadin buyan da tayi achan sannan sanin ita ɗince zaisa muje button ɗin ita wacece kilan har identity' ɗin babynta. "     Dan shiru sukayi nawani lokaci kafin Nadiya tace"yayi and dole mu aje maganar nan as secret mu uku kawai ko Hamma kar Ya sani ,And kai kuma Fawzan saura hira tayi dadi ka faɗama waɗanann abokan haihuwar taka da basu shiru, garin hira ma har su saka Anisa taji ta dauki wani action cos she's evil."     Hannu ya saka bakinsa yace "zipped". Haka sukayi ta hirar yarda zasu haɗa abun,shiru Nadiya tayi da abunda ke zuciyarta cos ko a lokacin tana bincike ne kan Nameer da rayuwan sa a china duk badan kuma bata yarda dashi ba sai dai kawai 'dan yiwa Anisa tarko wanda she's sure zata mata,And a yanzu bincikenta yayi leading dinta zuwa ga abokinsa Salis marafa wanda yake a garin Abuja . Bincike da tayi akansa yayi leading dinta ga inda zata gansa a ofishinsu na Arch &tch dake garin Abujan wanda take san zuwa a gobe duk da tasan da zuwan Evan ,Hamman ta first.       ************************************     Abinci Nameer yake ci kamar bazai ci ba a restaurant ɗin dake kusa da company ɗinsa ,kallan Fadil yayi yace "kai wai yaushe zaka koma garin ku ne," Ƙaramar dariya Fadil yasa yace "maza babu inda zani ,ni da kaduna kuma sai na yi Arziƙi a garinku 'dan haka kawai ka ƙarbi business proposal ɗina nayi aiki a kasan ka ,i dont mind the position And yes nasan yan matan garinku akwai kyau,ina so na samu mata anan ko a ƙannenka ne,dafe kirjinsa yayi yace musamman Sister ɗinka model ɗinnan Nadiya ,maza she's flawless 'dan wallahi na sameta yini Zan nayi gida".     Dariya Nameer yayi a karo na farko tun kafin Anisa tashigo rayuwarsa kana yace "kai ɗan iskane as if kama manta damuwa ta,guy im trapped," Serious face Fadil yasa yace " Bansan wanda Ya kawo anisa rayuwarka ba,duk munsan karya take ,maybe su Mami ɗin ka sun sani amma that Dna man ,yace positive fa,amma ni kasan Mai nake tunanin ka saci hair d'in yaran a boye muje a sake wani. Kallansa Nameer yayi yace "wanene zai yarda?" Maganar 'fa da nake maka a asibintin mu akayi DNA d'in kana tunanin mami zata yarda da wani? Cewa zatayi karya nake inasan boye laifi nane,im just confused. Shiru fadil yayi na wani lokacin kana yace "guy we will sort it out ,zamu gono wacece ita ,batace yar kano bace,come o'n mu ke da kano da connection zamu gano wacece ita da wanda Ya aiko ta koma wane." Shafa kai Nameer yayi 'in frustration kana Ya cigaba da cin abinci sa, Yana kai loma ta uku Fadil yace"ni Bansan Mai ma zai saka ayiwa Mai mata Aure ba ," Take Ya ƙware jin abunda Fadil yace ,da sauri Ya miƙa masa cup d'in ruwa yana Mai faɗin "bi a hankali fa". Bayan Ya daidaita ya kalli Fadil yace "a'a duniya ne dani ba mata ba,bana san iskanci fa fadil ,zaka wuce garinku yau ɗinann".     Dariya fadil yasa yace "maza gaskiya ce daga ƙinta sai b'ata ,Jamaimah matar kace Har gobe,yes we were reckless time ɗin ,amma i asked around ,i asked malamai masana wallahi Aurenku is valid,dama Mai ake so ?" Shaidu ne da sadaki ,kuma cikin wauta we All did it,Bro you have a wife somewhere.     Shiru Nameer yayi gabansa yana faman faɗuwa kana yace "it been ages already fa ,maybe ma tayi Aurenta cos ban sake ji daga gurinta ba ko labarinta a wani guri,baka tunanin she's over it?"     Watan dariya Fadil Ya sake kecewa da yace "baba ji yarda kake magana kamar ba yayan malami ba ,Ko baka je ajin islamiyya ba,Wake up ka daina yaudarar kanka ,Jamaimah matar kace ,and ka tuna Abun da ta faɗa?" Kagama yawanka da buyanka ,Ko nan da shekaru nawa ne zaka dawo gareta cos ita matar kace ,ina jin ka manta,so My guy look for her either you Man up ka ɗauki responsibilities ɗinka Ko ka nemota ka sake ta, Amma ni bana side ɗin sakin,i mean Jamaimah yarinya ce san kowa kin wanda ya rasa ,she's classy and tana da Good background just think about it. Tunanin maganar mami yafara inda take faɗin He's a disappointment  to their family, tana jin maganar wai yayi Aure a china shi kansa yasan Ya kaɗe. Tashi yayi daga cin abincin Ya kalli Fadil yace clear off the bill,juyawa yayi dan barin gurin yana Mai jiyo mitar Fadil yana Mai faɗin atleast Ya dawo Ya cinye mana dan bazai  biya asara alhalin cukali uku yayi.     Bayan komawarsa gida da dare bai tarar da kowa falo ba cos sai da Ya bari dare yayi sosai gudun haduwa a kowa a gidan, A hankali Ya shiga ɗakinsa yana ƙokarin kullewa yaji an turosa da ƙarfi an shigo,ɗaga idanunsa yayi a tsorace dan yayi Tunanin mami ce, Tura ƙofar tayi ta saka mata key ,saurin tashi tsaye yayi yace"zaki fita ne a ɗakin nan Ko sai na ci maki mutunci fiye da zatanki,." Murmushi tayi ta cire rigar saman jikin ta a hankali tana Mai takawa garesa cikin rangwada daga ita sai skiny less pant , Hannunta ta saka kan free boobs ɗinta ta tab'a  in a seductive way tace "im so horny,Baby f*ck me it been a l'ong  time".     Tashi Yayi tsaye daga faɗuwan da yayi yana Mai murmusawa kana Ya Kalleta in a disgusting manner yace "na faɗa maki wani abu? Gaki dai naked a gabana babu kaya amma i feel nothing,koda Kaɗan ne akanki,dake da namiji mumunan gardi ɗaya nake kallanki ,cos Babu abunda zakiyi ki saka naji sha'awanki ko yayane,Ai dama Daga kallanki nasan ke ɗin ba ki tab'a zama mutuniyar kirki ba koda sau ɗaya ,sakarayi ,shashasha,karya mara kamun kai da nutsuwa , Hankaɗe ta yayi Ya fice a ɗakin yana Mai jin tsantsar tsanarta a zuciyarsa , Faɗawa tayi kan gadon tana Mai tab'a boobs ɗinta tana wani irin dariya tace "kayi babban kuskure da katafi kabarni a ɗakin nan ni ɗaya ,cos bazakaji daɗin hakan ba da safe,licking lips dinta tayi na ƙasa tace "i guess yau da kaina zan bawa kaina pleasure,".     Yana fita kai tsaye ɗakin Abdallah Ya nufa yayi ta masa knocking,yayi nisa a bacci sosai amma a haka ya taso ya buɗe masa kofar,yana shigowa Ya koma kan gado Ya kwanta ,murmushi Nameer yayi yace "bazaka tab'a chanza magagin baccin ka ba dan na tabbata gobe da safe zakace Ya akayi na shigo ɗakinka," Bathroom Ya faɗa dan watsa ruwa kafun Ya dawo Ya ƙwanta yana Mai tunanin maganar da sukayi da Fadil Akan Jamaima a haka bacci b'arawo Ya sacesa . CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 4:55 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father (s) ) (Book two 'in Aure uku series)               By    CHUCHUJAY Episode 9⃣➡1⃣0⃣        Zazzaune suka a babban folon dake cikin Gidan Alhaji Bulama kowa da irin saƙa da warwarar da yake, Baki ɗayansu ne Harda Ummu da Abbi iyayen Imam paki wanɗanda suka amsa kiran na Alhaji Bulama cikin mutunci,kallan Mami Alhaji Bulama yayi yace "yanzu Umaimah Kina tunanin kin kyauta akan Wannan Aure da kika ɗaurawa Nameer daga zuwa bincike Akan yarinyar dake ikirarin ta haifa masa ɗa?, Ina tunaninki Ya tafi ,i mean koda Auren za'a bazaki dauro masa shi ba daga zuwa ganin iyaye babu wani bincike sosai, ". "Gaskiya dai abun babu daɗi,menene Amfaninmu mu manyanku,Mai zaisa daga ke sai imamu zaku karbo masa aurenta daga zuwa ganin iyayenta,gaskiya baku ƙyauta ba" Abbi Ya faɗa yana Mai jin aransa babu daɗi ganin yarda Nameer Ya nuna mutuƙar tashin hankali da Ya tsinci maganar Auren bayan zuwansu gidan Kakan nasu,     Ƙasa mami tayi da kai tana tuna incident ɗin da Ya faru da safe lokacin da taje tashin Nameer a ɗakinsa 'dan yin kari ,a kan gadansa taga Anisa haihuwar uwarta wanda ta tabbatar ba gizau bane sanann da hankalin ta tasan me haka ke nufi 'dan haka cikin  rashin dana sanin abinda tayi tace "Abbi da daddy ku gafarceni ,sannan dukkan abun nan ba laifin Papansu bane tunda ko da fari sai da yayi jayayya amma na kafe sannan bayan dawowar mu naga gwanda da aka ɗauro Auren saboda koda muka dawo daddy Nameer bai masan da Auren ba amma a mumunan yanayi na shiga ɗakinsa na tarar da Anisa wanda Ya tabbatar mun da abunda muka yanke ba kuskure bane ba shine rufin asirin mu baki daya,sannan yarinyar nan iyayenta sun ƙarb'eta sun yafe mata ,wanda ganin hakan yasaka nace kawai su bamu Aurenta kuma suka bamu aka dauro".     Ƙaramar dariya ta bakin ciki itace ta ƙwacewa Nameer kana yace "Mami amma koda kika shiga ɗakina Ai baki tarar dani ba ita kaɗai kika tarar,shikenan wani abu Ya shiga tsakanin mu?" Wallahi a daren ranar ma a ɗakin Abdallah na ƙwana . Kuka Anisa tasaka sosai tana Mai fadin"dan Allah Nameer kayi shiru haka,mai yasa wai ka kasance mutum wanda baya daukar laifinsa,"Ina mace menene riba ta idan nayi maka sharri? Kuma 'dan an Kama mu sai kazama namiji Mai tona asirin matarsa? Na ɗauki laifina jiya da ka kirani dakin ka da dare ban faɗa maka ni matar ka bace wanda nazata kasani ne tunda da kanka ka kirani,to yanzu ba Ya ƙare ba tunda an riga an ɗaura mana Aure . Dan Allah a bar tone tone.     Tashi tsaye Nameer yayi Ya juya Ya fice a ɗakin yana Mai kunnen uwar Shegu da Alhaji Bulama yake masa ,cos tabbas idan yacigaba da zama a gurin zai illata Anisa fiye da zaton mai zato, Kallan Anisa Alhaji Bulama yayi yace "Taɗan basu guri ,babu musu ta tashi Ya zaman daga Alhaji bulama,Ummu, Abbi,sai mami da Papa a gurin, Ajiyar zuciya Alhaji bulama yayi yace "duk wani abu idan bawa yaga Ya samesa a rayuwa to yin Allah ne bana mutum ba ,sannan 'dan adam baya taba iya wuce ƙaddararsa ,wanda Allah yayi maka shine dai dai,dan  haka tunda an riga anyi Auren nan to a rufe babin komai,Allah yasa wannan abun shine mafi alheri a rayuwarsu baki ɗaya,". Amma dole zamu sake bincike Akan ita yarinya ko me kace Admiral? Kaɗa kai Abbi yayi yace "wannan gaskiya ne dole mu sake bincike 'dan haryanzu hankalina bai kwanta da wannan yarinya ba ." A haka suka rufe maganar Akan zasu sake bincike.                               ********     Zaune Nadiya take a reception ɗin company ɗin Salis tana Mai jiran ganin sa ,ga sai kiranta ake Akan tayi baƙo wanda tasan Evan ne , Wanda shima Ya ƙirata amma taƙi picking, Ta fi ƙarfin minti talatin tana jiran Salis sai chan sakatariyarsa ta bata izinin zuwa ganin sa ,sanin ita ke da buƙatar abu a gurinsa Ya saka ta saisaita kanta ta nufi office ɗin nasa, A zaune tana tarar dashi ya juya mata baya, Kafun tayi magana yace"im sure kaine Mai neman information kan Nameer ,babban maƙiyina a rayuwa wanda a kyauta ma Zan bada information a kansa ba sai an biyani ba,free information,". Murmushi tayi tace "may i have a sit". Jin muryarta da yarda ta dakesa ne Ya sakashi saurin juyowa a kujerarsa yana Mai facing ɗin ta, Faɗaɗa masa murmushin ta tayi Mai tsada . Cikin in ina yace "sure zauna ,im sorry for My attitudes im really Sorry ,"     Zama tayi tana Mai karantar irin kallan da yake mata kamar zai cinye ta, Aje Jakarta tayi akan table ɗin tana Mai karanta plate name ɗin sa a fili "SALIS A MARAFA". Suna Mai daɗi. Haɗe hannayensa biyu yayi yana Murzawa yace "nagode 'fa sosai ,and idan babu damuwa zan iya sanin sunanki cos a Appointment ɗin N Belal akasa nazata namiji ne," Crossing Kafarta tayi tace "Well ka fara sanar dani important abunda nake san sani dangane da Nameer Habib then komai kake san ji akaina zakaji, Murmushi yayi yace" ni kamar nasan fuskarki," Murmushin itama tayi tace "idan kar kana duba google' ɗin ka @ hashtag hot ass beautiful ladies dama Zan zama familiar a gurin ka amma a yanzu mu fara waccan maganar kafun wannan. "     Wata kunya yaji dan kamar tana duba Google search history ɗinsa haka maganar ta ziyarcesa , Ajiyar zuciya yayi yace "Afuwan kinsan bana iya kame kaina gaban zafafa kar ma ace ke,"Cikin tunanin ita ɗin ko budurwar Nameer ce Ya fara da cewa"a rayuwa idan har kina san ki samu ɗan iska ,mashayi mazinanci a rayuwa to ki samu Nameer, a lokacin da muna china babu wani abu da aka sanshi da shi bayan b'in yan mata any How daga wannan sai wannan,ke 'in taƙace maki saboda irin ƙwarin suna da Nameer yayi har threesome yana yi,baya tunanin iyayinsa dake kasar nan baki ɗaya,ji yake duniyar shi take juyawa kasan cewarsa Mai ƙyau kuma ahalin masu kuɗi,kinsan 'fa jikan Alhaji bulama ne wannan attajirin da bana raba ɗayan biyu da tsafi yayi kuɗi da suna, Nameer kam idan ma kina tunanin ƙula wata alaƙa ne dashi to wallahi kiyi ma kanki faɗa, He's someone you shouldn't get involved with".     Shiru tayi tana Mai jin zuciyarta na tafarfasa 'dan ga dukkan alamu trip ɗinta na zuwa samun Salis a banza zai tashi, Ƙaramun yake tayi tace "kenan her raping case yana tsintar kansa akai," Sake gyara zama Salis yayi yace "Kina wasa da Nameer kenan,to Ai yaran da yayi raping baki bazai ambatasu ba 'dan idan baiyyi wasa ba watarana sai anyi ta kaima iyayensa shegun yara." Bottle Water ɗin dake kan table dinsa ta ɗauka ta balle ta kurb'a kana tace,"its Getting interesting tell me more,Mai yasa ka tsanesa haka cos da fari kace mun ka tsanesa ,baka tunanin zanyi zatan kiyayyar da kake masa ce tasaka faɗa mun dukkan maganganun nan?"     Da saurinsa yace "ina ,Na yarda na tsani Nameer tsana mafi muni saboda lokacin da muna China muna wani bet na Aure ,cike da izgilanci Ya Aure mun yarinyar da nake mutuƙar ƙauna Jamaimah,bayan Ya sani,wanda dama Chan nasan yarda yake making efforts to go through her pants ,amma hakan bazai saka nayi masa sharri ba,".     Cike da nuna damuwa kuri kuri tace "Aure kuma?,kana nufin kace Nameer yana da Aure?" Dan kallanta yayi yaga cewa yes maganar ta tab'a ta 'dan haka yace "uhum Aure da kike ji ,abokanmu dukka shaida ne bari kuma kiga na kira ɗaya ," Wayansa Ya  jawo yayi dialing wata Number wadda kira ɗaya aka ɗauka,ajewa yayi a handsfree yace"hello Fadeel hw far now,naji ance ka saka Apartment ɗin da na baka na China a kasuwa ƙwanakin shekara ɗaya da ya wuce ,wannan da kayi winning na Auren Nameer da Jamaimah,". Daga daya bangaren Fadil yace "ina jin ba wannan ne karo na farko da ka fara kira akan maganar nan ba ,nace maka na siyar mene damuwar ka ne,i beg Salis ka fita a rayuwana cos tun abunda Ya faru last year ɗin mu a China Na drugs ɗin Nameer nasan kai ba aboki bane na kirki."     Yar karamar dariya Salis yayi yana Mai san kawar da maganar da Fadil ke san yayi yace "naji naji,Ya maganar Auren NAMEER da Jamaimah Ya sake ta dinne cos har yanzu ina ciki fa".     Tsaki Salis yayi yace "zaka mutu a ciki 'dan Babu saki tsakaninsu sai dai ka mutu da santa kuma kar ka sake kirana,yana kai aya Ya kashe wayansa". Ƙaramar dariya Salis yayi yace kinji ko? Cikin tashin hankalin da take shirin boyewa tace "wanene wannan ɗin".     Babban Aminin iskancin Nameer a China kenan Fadil Shuaib, And maganar drugs d'in da kikaji yana yi ,safarar ƙwayane zasuyi na tona musu asiri shikenan na zama abokin banza, Hannunsa Ya saka a hankali Ya kamo nata yana mai Cije lebe yace "yanzu dai tunda na baki information Akan Nameer wacce kyauta zaki mun cos bazan boye maki ba tunda na ɗora kaina akanki hankalina da nutsuwa ta suka bace ,i just wanna be inside you, hope you're on pills 'dan nasan yan matan yanzu kafin ma kuyi Aure kuna tsarin haihuwa saboda i want you raw,Ya ƙarasa yana Mai Kama gabansa da hannu ɗaya. ".     Hannunta guda ɗayan da yake free ta saka ta cire hannunsa daga kan nasa kafun tayi karamin murmushi tace"ashe kaima ɗin mazinaci ne". Shafa kansa yayi yace "akanki Zan fara cos bada wasa nake ba Aurenki nake so," Dariya tayi yar ƙarama ta kalli couch d'in dake cikin office d'in kana tace "How about that couch nasan zatayi daɗin da Zan baka blow job da babu wanda Ya tab'a baka irin sa,i want you wide for me".     Tasowa yayi jikinsa na tsuma Ya zauna kan couch ɗin bayan Ya cire jeans dinsa dagashi sai boxer tana Mai ganin hardness ɗinsa ta boxer d'in,cikin siga irin ta lalatattun samari masu san suga sun kaiki sun baro yace"My office is sound proof, Rumtse ido tayi cos she dont wanna do this amma karen nan Ya barta da no option, Tashi tsaye tayi ta ƙarasa garesa tana Mai basa wani killer smile yayin da shikuma yake Allah Allah yaji hannunta Ya Tab'asa, Baiyyi Aune ba ta ɗaga Kafarta ta sauke masa a gabansa tana Mai mitsikawa da ƙarfi , Wani irin azababan ihu ya saka cos he wasn't expecting it ,babu wanda ke jinsa a waje duba da gurin sound proof ne., Sake mirzawa tayi tace "that's My pleasure, Hannu yasa 'dan cire Kafarta amma Ya kasa sabida yarda ta bada karfinta, Duƙawa tayi tace "sunana Nadiya Belal kar ka manta ,sannan dole ka sani cos kana nemen Nudeness na mata online ba,well i Am a super model sannan ina dan models kamar guda Hamsin a ƙarkashin and still muna dauka incase kanaso na maka alfarma,sannan A'h ban faɗa maka ba,Alhaji Bulama wannan Attajirin da kayiwa kazafi ,Kaka nane nima ,cos Nida Nameer uwarmu ɗaya ubanmu daban,nasan bazaka rasa labarin ba, " Wayarta ta ɗaga tace "i've record komai dan haka kashiya shiga court na ƙazafin da kayiwa kakan na cewa kuɗinsa na tsafi ne,sannan yayana mazinaci ne kuma 'dan giya, Sauke ƙafarta tayi yana Mai groaning cikin azaba,yar karamar dariya tayi tana Mai ciro office card dinta Ta dora kan table dinsa tace "ka tuna sunana Nadiya Bilal , Tana kai ƙarshen zancenta ta fice a office d'in ba tare dani tabi taka sakatariyarsa dake mata Allah Ya tsare ba, She need to see Hamma Nameer Asap cos dole Ya amsa mata tambayoyin ta sannan wannan Fadil d'in ma dole ta gansa, Already dama tayi booking ma kanta flight 'dan haka Uber ɗin da ta kira Airport kawai tabashi umarnin Ya kaita ,tana san isa adamawa cikin wasu lokuta marasa yawa. CHUCHUJAY ✍🏽" Join My whatapp grp and channel https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j [3/6, 4:55 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book two 'in Aure uku series            By Chuchujay EPISODE 1⃣1⃣▶1⃣2⃣    Tun Daga soron gidan kake jin shesheƙar kukan Hafsa wadda tayi sa har ta gaji, Rarrafawa tayi dai dai ƙafar  Mama Laure tace"Mama 'dan Allah kiyi mun rai kiyi hakuri,wallahi bazan iya Auren Idi mai faskare ba wallahi 'dan iska ne ,babu irin lalatar da baya yiwa yara duk da tsufansa ,ki tausaya mun ,bani ba hatta babana Ya haifa ,'dan Allah kar ki bari rayuwata ta lalace kamar yarda bazaki so ta hasiya ta lalace ba kiyi mun rai 'dan Allah,Baba ka saka baki," Ta ƙarasa maganar tana Mai mayar da kallanta gurin mahaifinta wanda yayi saurin ɗauke kai, Sake maido da ture kaga tsiya ɗin dake kanta tayi tace"lalai ma yarinyar nan,zakiyi ki gama ki gaji kiyi shiru ,'dan Idi ne sai kin Aura,dama mene kuke wa ke da ubanki,Karatu ko,sannan baku san tallah,shine nayi maki gata ,ga Aure nan Zan maki sannan babu ruwan Idi da karatunki, ke dai kawai ki buɗe masa kafa yayi maki ciki ki haihu,shine amfaninki,sannan na faɗa maki ba lusarin ubanki ba,idan duniyar nan ce zata hadu baki daya babu wanda Ya isa Ya hana na Aura maki idi nan da sati Mai zuwa , Tashi tayi a gurin tana Mai faɗin "ni kinga ma fita zanyi hasiya zata fitar mun da hura ,ke kuma ki ɗora tuwo, ".     Da sauri hasiya ta ɗauko bokitin hurar tana Mai fadin dole nayi ma amaryar malam idi wannan karar , Suna fita ta koma tayi zaman dirshan tana kuka,bayan wasu lokuta Malam balarabe Ya tashi yayi hanyar zaure ,bayan mintuna Kaɗan Ya dawo gida yana Mai saka masa sakata , Ɗagota yayi yace "bari kukan nan haka Ɗiyata ,banyi lalacewar da za'a Aura maki malam idi ba,maza tashi kije dakinku ki haɗo kayanki da komai na amfaninki," Kamar wadda bata fahimci abunda yake nufi ba ta miƙe ta shiga ɗakin ta haɗo yan irgaggun karanta cikin tsohuwar jakar saka kayanta , A tsakar gida ta tarar da mahaifinta da jakar kuɗi ƙarama Mai Ɗauke da kuɗaɗe ciki,sai wani abu cikin leda a kulle, miƙa mata yayi yace "wannan kuɗin gashi nan zai isheki wani abun ,sannan karatun ki idan Kinje chan kya ɗora ,ledar dake riƙe hannunsa Ya saka cikin kuɗin yace ,wannan ledar zinaren mahaifiyarki ne a ciki wanda ta mutu ta bar miki nake ta maki ajiya ina san sai kinyi Aure na baki, Cikin shesheƙar kuka tace "baba ina zanje na barka ,." Shafa kanta yayi yace Hafsatu babu abunda zai sameni, ke dai yanzu ki tafi ,kije ki zama wadda zanyi Alfahari da,sannan ki riƙe mutuncinki kar kiga 'dan bana nan mahaifiyarki bata nan kiyi tunanin Allah baya nan, Yana nan yana ganinki duk wani abu da zakiyi mara kyau, Nayi magana da Inna ta Adama jiya wadda na sanar mata da zuwan ki ,tana nan Adamawa Unguwar dawa" Kije chan Zan na kiran ku a boye a waya ina jin yakike, Kuka ta saka sosai tana Mai tunanin tafiya tabar Mahaifinta, Hannunta ya Kama yace "kar ki damu ,muje da kaina zan kaiki tasha na sakaki a mota ki tafi,ƙaramar wayarsa Ya bata yace gashi nan da layina ciki Zan kiraki,"     Cikin kuka tace "Baba dame zaka kirani idan na karbi wayarka,?" Shafa kanta yayi yace"kar ki damu Hafsatu na zan kiraki ke dai,gaba Ya sakata suka nufi tasha A sace da jakarta cikin hijab.     ***********************************     Bayan dawowar Nadiya daga Abuja kai tsaye Abdallah ta kira inda Ya ke shaida Mata yana Office dinsa, Kai tsaye ta nufi office ɗin nasa 'dan gana wa dashi cos dole maganar nan tayi da wani wanda tasan wani ɗin nan ba kowa bane face Abdallah, Shine kaɗai zai bata shawarar mai zatayi ,yaya zatayi, Tana shiga office dinsa ta samu guri ta zauna tana Mai yin ajiyar zuciya, Kallanta yayi yace"Addyna a kawo maki abun shane mai ɗan sanyi?" Kaɗa kai tayi tace "malt please," Intercom Ya kira wanda Babu daukar lokaci Mai tsayi aka kawo mata , Bayan ta sha Mai isarta ta aje tace "Abdallah guess What? Cike da ƙaguwa yace "What ,just tell me ," Cike da damuwa tace "wai kasan Hamma yayi aure a china babu wanda Ya faɗawa ,i mean it seems kamar bet ,like sun dauki abun wasa," Ƙaramun dariya yayi yana Mai gyara tie ɗin wuyansa yace "bari wasa mana ,badai hamma ba ,ni ina da yaƙinin cewa Hamma bazaiyyi abu makamancin wannan ba, Wayarta ta jawo ta kunna masa recording ɗin tayi tace "listen ,nasan duk sauran Abinda Ya faɗa ƙarya yake ,amma maganar Aure 'fa akwai sa cos da kunnena naji abokinsa Fadil yayi maganar Auren ,amma who is this Fadil? Yakamata mu nemosa duk inda yake shi kaɗai zai iya Clearing mana Air ɗin nan."     Shiru Abdallah yayi bayan ya gama saurara yace "indai Fadil ne kike magana Akai wanda na sani to akwai kishin kishin na ƙamshin gaskiya a maganar Auren ,amma yazo da sauki indai Fadil da nasani ne yana garin nan cos sun fara aiki tare da hamma,." Tashi Nadiya tayi tace "please Abdallah kayi abunda zamu hadu dashi ba tare da sanin hamma ba ,Ya kamata muyi magana dashi musan menene gaskiya ASAP please, Cos ina jin dole tafiya cameroon Ya kamani ,dole musan wacece wannan Jamaimah ɗin,     Wasa da Pen Abdallah keyi da hannunsa kana yace "kar ki damu gobe Zan san yarda za'ayi mugansa,sannan for your information jiya da Mami ta je da sameera gidan iyayenta an ɗaurowa Hamma Aure da ita, "     Komawa tayi tace "Dont tell me this," Fuskar damuwa yasa yace "Im telling you Adda,ɗazu da safe har grandpa ya kira meeting duka anje harda Ummu da Abbi, Allah sarki Nana,har na hango tana da rai akayi abunnan,sai mun ɗora hannu akai munce wayyo Allah,nasan cikin three years ɗin nan da bata kowa na missing ɗinta".     Dariya Nadiya tasaka for  a moment da yayi maganar Nana,sai da tayi Mai isarta tace "muna cikin damuwa Nana ta saka mu dariya,babu abunda nake tunawa sai tsallen ƙwadin da tafara lokacin da Abbi yayi tafiya Ya dawo tace "Su Fauza suka sakata saboda kawai mami ta  bata wahala da cikinsu ,bata san idan zaka gina ramin ƙeta ka gina sa kaɗan ƙwananta biyar bata takawa ,su kuma babu abunda aka musu,sun dai sha zagi, Kai Allah dai ka jiƙan Nana kayi mata rahma,banji mutuwar ƙaƙanin Mami ba kamar yarda naji na Nana. Dariya suka sake sakawa a tare suna masu tuna moments ɗin su da ita ,suna dai shan gori da kiran su Agololin gidan imamu.      A magana ɗaya suka tsaya na ganin Fadil Washe gari,Sannan koda an ɗaura Aure da Anisa ai baƙaramun abu bane tsinkesa, Kallan Agogo Nadiya tayi taga har magreeb Ya kusa, Ɗan Cije lebenta tayi tana Mai dialing numbern da Evan Ya kirata dashi, Har yayi ringing biyu bai ɗauka ba,ajiyan zuciya tayi tace "i know bazai ɗauka ba wanda ke faɗa mun yayi fushi,ɗaga kafadun ta tayi tace "its okay" Tana ƙokarin tada motan ta kiransa yana shigo mata,tsintar kanta tayi da murmusawa kafun ta ɗauko wayan tana Mai Clearing Voice ɗin ta tace" hello" Ɗan shiru yayi daga ɗayan bangaren kana yace "i miss you" Ɗan sauke wayan tayi daga kunnenta kafun ta yi ƴar ƙaramar dariya sanann ta mayar tace"im Sorry i left you waiting ,i had an emergency that needed My attention ,"     Murmushi yayi kamar tana kallansa kana yace "i don't mind waiting for you My whole life,but How are You going to make it up for me,Dinner?" Dan shiru tayi kafun tace "kana ina?" #Saint guest palace,will you come over? Ya tambaya.     Ɗan ƙaramin murmushi tayi tace "that sound tempting But no,i will send you a location ,if you're okay with it and... " Kafin ta sake wata maganar yace"Right away my princess ,kashe wayan tayi tana Mai jin wani irin sanyi aranta ,kamar ba itace ke Ɗauke da damuwar ɗazu ba,she had a hectic day and yes she's hungry kuma homemade food take sanci amma tasan last kuskuren da zatayi a yanzu dai shine kai Evan gida ,cos Yau mami yarda take saman nan ta shiga uku idan ta ɗora idanunta akansa ,musamma ta hango sarƙar wuyansa ,ta kaɗe har ganyenta,'dan tsaf a yanayin nan ma Mami zatace ta fita daga addinin musulunci.     Wani idea Ya faɗo mata inda Babu wata wata ta tura masa location ,tana tura masa tayi dialing Number a wayanta,ringing ɗaya aka ɗauka, Marairaicewa tayi kamar wadda ta kira ɗin tana kallansa tace "favourite Aunty i miss you," Daga ɗayan bangaren favourite Aunty tace "Nadiya maike tafe dake just say it ba sai kin gwada min yaudara ba," Dariya ta saka tace "Aunty Shatuh ɗan Allah baƙo zanyi and nayi missing ɗanɗanon Abincinki ɗinnan Mai daɗin tsiya ,shi nake ma baƙona kwaɗayi,"     Cikin sigar tsokana tace"Ko dai ko dai sirikina ne ," Cike da kunya tace"kai Aunty ,ni dai gani nan zuwa," Kashe wayan tayi tana Mai murmusawa tace "i will give you a shock Maybe,"     Bayan isarta gidan tana ƙokarin fita a motanta Ya kirata Ya shaida mata zuwansa, Fita tayi domin shiga dashi,suna ƙokarin shiga yaranta Arifullah mai shekara sha taƙwas na ƙokarin fitowa ,yana ganin Nadiya Ya faɗa jikinta yana faɗin,Sissy ,rungumesa tayi itama tana Mai tayasa murnar cos ta ƙwana biyu bata sashi ido ba , Bayan sun saki juna ne Ya maida kallansa bayanta inda Evan yayi waving nasa yace "Hey handsome". Sakaƙe Arif yayi yana kallansa Kafun yayi ƴar ƙaramar dariya yace"Adda kin ganni da wani imagination ko? Da ace Bansan Evan Hans ɗan Ghana bane sai nace Ya akayi kika kawosa gidan mu ,amma nasan babu ma yarda za'ayi wannan Ya zama Evan,amma wallahi kamar su is over 'dan ma bai saka sarƙan ... Shiru kuma yayi bai ƙarasa zancen ba lokacin da idanunsa suka sauka kan sarƙan wuyan Evan, Da mamaki Ya buɗe idanunsa kafin Ya koma cikin gidan da gudu, Murmushi Evan yayi yana Mai Faɗin i like him, Kaɗa kai Nadiya tayi tace he's cute Bari na sanar dasu zuwanka then na kaika ciki, Babu musu yayi mata murmushi yace "Im waiting." Shiga ciki tayi taga Arif bakin Ƙatotuwar TV ɗin dake falonsu wadda ke haska wani film ɗin Evan,Do or Die, Da mamakinsa Ya kalli Mamansa da Ya ƙwalama kira tafito yace "Wallahi Mama Evan Adda Nadiya tazo dashi gidannan,wannan na cikin film ɗin ,wallahi Mama shine ,ga sarƙar nan da komai,kuma a zahiri ma yafi kyau." Kallan Nadiya Aunty shatuh tayi tace "Mai yake damun ƙanin nan naki ke ,i hope we are safe ,and wane wani Evan ,mene zai haɗasa da Nadiya ,kai dai da ka sansu kake kallansu kamar ibada kenan ".     Dan ƙasa da kai Nadiya tayi tace "Aunty shine and muna tare nace bari na sanar dake zuwan sa" Da mamaki Aunty shatuh ke kallanta ,kafun tace ,kije ki shigo dashi ɗin ,and abincin ku is ready cos dama yau fav ɗinki na dafa Allah yayi ku zakuci,bari ni na je sama and idan kun gama muna da magana Mai kyau cos nayi imani da Allah Adda ma bata san kunzo nan ba. Nasan short chapter ne ,kuyi manage ,yafi babu😀 CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 4:56 PM] Chuchujay✍️: https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK      AHALINA (Siblings of different father's) Book 2 of Aure uku series.               BY CHUCHUJAY. EPISODE 1⃣3⃣➡1⃣4⃣ Shigo da Evan Nadiya tayi tana Mai welcoming ɗinsa kamar ba baƙo ba, Da gudu Arifullah Ya tako gaban su yana Mai rungume Evan sosai yace "Im a big Fan sir,please picture and your Autograph a pouch ɗin na ,da gudu ya shiga cikin ya haura sama yana Mai faɗin,just give a moment sir, Murmushi yayi yace "i like him," Zama yayi a kan kujera yace "why do you ask me to come here,? Yana nufin Na ƙarbu? Dining Area ta nufa taga komai anyi arranging ɗinsa ,kallansa tayi tace "i dont like eating outside and yanzu maganar da nake maka 'im famished so ka taso kazo kaci abinci then ko mene zamuyi magana later, Kafun yace wani Abu Arifullah Ya sauko da gudu yana mai faɗin Evan sir im here. Murmushi Evan yayi Ya ƙarbi wayar hannunsa da permanent marker ɗin da Ya ɗauko ya saka EH, Sannan Ya kalli Nadiya dake zaune tana kallansu yace "ki mana hoto mana." Sakin baki Arifullah yayi yace "Adda Hausa fa yayi,innalillahi For real?" Dariya Evan ya saka Ya jawo sa yace "ina jin hausa mana ,amma im looking forward na koyi more a gurinka,. Tafa hannu Arifullah yayi yace"God im Happy,Adda wallahi sosai,zo ki mana hoto,." Tasowa Nadiya tayi tamusu hoto kana tace "oya Kama gabanka, Cike da murna Ya fita yana Mai Faɗin Thank you sir. Dariya Nadiya tasaka tace"celebrity life" Juyawa tayi 'dan komawa kan dining ,batayi Aune ba taji Ya kamo hannunta ya jawo ta, Daf suke da juna har suna jiyo numfashin juna, Saurin Hankaɗesa tayi ta juya tana Mai sauke ajiyar zuciya kana ta haura kan dining step tana Mai jin zuciyarta na mata wani irin lugude , Smirking yayi Ya haura shima yana Mai jawo kujerar dake kallanta Ya zauna, Plate ta jawo tafara serving ma kanta chicken Basmati rice d'in da taji Haɗi ,Salad ta jawo ta zuba a gefe kana ta kallesa tace "Stop being touchy with me,kar ka sake gwada abunda kayi dani.     Ajiyar zuciya yayi yace "Im sorry,bazan sake ba,i just cant help it,i love you so much to the extent that nake san na jiki kullum a kusa dani and at least ko hannunki na riƙe i feel content. Ƙaramun murmushi tayi tana jin kanta yana wani irin girma ". Plate ta jawo tana zuba masa tace "idan Ya isa kayi magana," Bayan ta gama zuba masa komai ta tura masa plate ɗin a hankali tace"How much do know about My religion?"     Rufe idanunsa yayi yana addua kafin yiyi crossing a jikinsa Ya ɗauko spoon yayi lomar farko yayi chewing a hankali,kana yace"its delicious ," Cigaba tayi daci tana Mai yi masa murmushi tace "enjoy yourself "ba tare da ta damu da ƙin amsa mata tabayanta da yayi ba Tunda tasan muddin yana san cigaba da tarayya da ita dole makamanciyar tambayar nan ta shiga tsakaninsu,duk da kuwa tama san Alaƙar ba lallai ta kaisu inda zuciyar ta ke san kaita ba,na farko dai Addininta bai yarje mata Ahlul kitabi ba muddin bai karbi musulunci ba wanda bata ganin Evan cikin sahun masu ƙarba saboda a addininsa Ya shahara,mutum ne shi Mai san Addinin sa a yarda ta lura,     Bayan sun gama cin abinci ta kalli lokaci wurin taƙwas na dare 'dan ma Allah yasa ba sallah take ba amma tana bukatar washing up, Yana zaune suna kan hira da Arifullah tayi excusing kanta 'dan zuwa ganawa da Auntynta , A falon sama ta tarar da ita tana danna wayan ta, Zama tayi gefenta tace"Aunty kina hutawa ke kaɗai kenan"     Murmushi tayi tana Mai aje wayan tace "to Ya zanyi ,Mai taya ni hirar ma yau Ya gudu ga dadynsa da gida sai Next week kinga kuwa Ya zama dole na zauna ni kaɗai,house help ma nake tunanin dauka tunda Allah yayi Arif ne kaɗai har yanzu.     So let talk about it ,ina kika samu Guy ɗin nan and i hope you're not engage with him romantically? Ɗan shiru Nadiya tayi kafin tace "Aunt just pray for me and insha Allahu bazan yi abunda zai baku kunya ba,Nasan cewa tsakani na dashi a addinina haramun ne,insha Allahu zan kiyaye ."     Ajiyan zuciya Aunty shatuh ta sauke tace "Allah yasa cos kinsan irin waɗannan mutanen kaiɗinsu yana da yawa musamman ,ba wuya zasuma yarinya wayau," Dariya Nadiya ta saka jin abunda tace,inda ta sake assuring dinta babu wata damuwa , Sai bayan zasu tafi ne ta sauko suka gaisa da Evan wanda ko a fuska bata nuna masa wani abu ba.     Bayan fitarsu waving masa hannu tayi ta nufi motarta , Tana shiga shima Ya bita Ya zauna a kujerar Mai zaman banza, Kallansa tayi tace "baka gaji da gani na ba kenan,?" Hannunsa ya ɗaga kamar zai tab'a mata fuska sai kuma ya fasa yana Mai tuna kashedin ta, Murza sarƙar wuyansa yayi yace "naji daɗi da kika bani dama naga mutanenki,it really means alot to me and bazan daina hoping akanki ba"     Dubansa tayi tana Mai zaman da zai kallesa kana tace"wa Ya koya maka hausa?" And for your information wannan mutanen nawa is My Aunt not My birth mother. "I learned hausa 'in Ghana so dole kijishi weird attimes and it doesnt matter idan Aunt dinki Nagani ,watarana zanga mom ɗinmu" Yafaɗa yana Mai saka serious face kafin Ya ƙara da"dazu you asked me yanayin abunda na sani a addininki,well Bansan komai ba,abu ɗaya na sani wanda shine ina san Ɗaya daga cikin Addinin nan," Dafa saitin zuciyar sa yayi yana Mai kallanta cikin ido yace "zan mutu idan baki zama tawa ba Nadiya i mean it,idan ina duniya na ga kina ciki kika zama iyalin wani zan kashe kaina nima na huta cos i can't handle it ,so just tell me maine zanyi na sameki ki zama tawa ,komai kika ce na daina Zan daina ,idan hannunki ne baki so na tab'a bazan sake ba sai da yardarki, I want to marry You please .     Kwallar da ta zubo daga idanunsa itace babban Abunda ya ɗagawa Nadiya Hankali, Tabbas soyayyar da yake ikirarin yana mata tana neman jefata cikin ruɗani, Tayaya zai mata irin wannan san da yake nunawa a fuskarsa bayan a saninta zaiyyi wuya Christian namiji yaji yanawa yarinya mace Musulma soyayya a matsayin mace da namiji, Ita dai tasan Yarda Allah bai musu lamani ba hakazalika iyayensu bazasu taba masu lamani ba, Babban tashin hankalin ta kuma ɗaya ne ba biyu ba yarda take jin zuciyarta nayi masa duka tana Mai jin tsantsan sansa a cikin ko wanne lungu na jikinta, Shin ina zata kai wannan baƙon Al'amarin da tasan babu inda zai kaita sai wahala saboda tasan koda sun gina soyayya Akan tafarkin da suke yanzu a ƙarya zata ƙare domin yaudarace kawai suke gwadawa kansu.     Rumtse idanunta tayi tana Mai san kamo al'amarin dake gabanta tayi masa tufka, Kallansa tayi da kyau taga yana mata kallo irin na marairaicewar nan ,take taji Ya bata tausayi, Hannunsa da Ya haɗe guri ɗaya gudun kar Ya tab'ata ta kamo ta rike cikin nata tace "Evan akwai wani Fence dake tsakanina da kai wanda munaji muna gani dole bamu isa mu rushe sa ba,"i Feel something towards you i wont deny it,amma nafi jingina sa da Attraction ɗin da bazai tab'a cika ba," We have different religion ,Culture,beliefs da bazai tab'a barinmu tare ba,bazan iya Aurenka ba not because Bana sanka sai dai 'dan Addinina bai yarda na Aure ka ba muddin baka musulunta ba, Sannan ni bazan boye maka ba,"i will never convert to Christianity dan mutanenka su karb'eni ,bazan iya ba,wanda nasan kaima bazaka iya barin Addininka ba,so im begging you,dan mu yiwa kanmu katanga da heart break lets end every desire we have towards each other ,and banyi worthing kayi commiting suicide saboda ni ba,i know a Addininka ma haramun ne so please kar ka sake faɗan haka, And yes i suggest we be frnds With No string attached ,i promise zaka samu wadda tafini, i know it , You're handsome,rich,And kind. "     A hankali Ya zare hanunsa daga riƙon da tayi masa, Kallanta yayi da wani irin yanayi na rashin jin daɗin conversation ɗin da ya shiga tsakaninsu kafun yace "Good night cikin sassanyar murya kafin ya buɗe mota Ya shiga nasa," A yanayin yarda Ya figi motan ta san zuciyarsa babu daɗi, Ajiyan zuciya tayi tana Mai karawa kanta ƙwarin gwiwa Akan abunda tayi shine dai dai.   *      Zaune take Akan gadonta daure da towel a kirjinta hannunta dauke da wayarta, Basai ta faɗa maka ba kasan daga wanka ta fito,tashi tayi ta nufi walk 'in closet dinta 'dan shiryawa, Turus tayi lokacin da ta fito taga Aneesa zaune bakin gadon ta, Ƙaramun tsaki tayi tace "lafiya?" Mai kike mun a ɗaki. Kallanta Anisa tayi daga sama zuwa ƙasa kana tace ,ɗakin ki? Taƙama 'fa kike da gaibu domin ko yanzu Mai gidan nan Ya faɗi Ya mutu baku da gadon ko tsinke Ya kamata kiyiwa kanki faɗa ki nemo miji kiyi Aure ba ki ɗauki wani katon Arne ba ki kai gidan Auntynku,dan na tabbata sai dai s*x ɗin wadda nasan ita yake binki domin, Da mamaki Nadiya tace "stalking ɗina kika fara?" Kallanta tayi daga sama har kasa cikin yar karamar rigar baccin dake jikinta kafin ta kara da cewa"zaki iya sakawa a haka idan hakan yayi maki,jikinki kam Mai kyau,dama Mai za'ayi expecting gurin model,jiki kam zai kyau amma bamu da tabbacin HQ ɗinsu cos gurine da ake rabawa ko wanne kazami 'dan  a samu connection,gashi kuma Alhamdulillah kinsamu cos Agency ɗinki har Abroad kinga HQ ya Biya,i just hope a jiƙe yake,idan kuma abushe kike akwai wata ƙwata Mai kayan mata plug zata taimaka maki,Ni kaina idan nasha maganinta ihun da yayanki yake Ya isheki zama wet,".     Ba tare da Nadiya tace wani abu ba ta koma koma walk 'in closet dinta ta ɗauko belt dan Baki bazai isheta tayiwa Anisa abunda take san mata ba sai dai belt ɗin, Tana fitowa kafin Anisa ta farga ta fara buga mata karfen belt d'in, A razane Anisa ta miƙe ta kama bakin belt ɗin ta rike gam gam, Kokawa suka fara wanda ta Nan Nadiya ta fahimci Anisa is trained ganin yarda take binta ta hanyoyi da dama 'dan ganin ta mata illa,to itama ɗin ta san hanyoyi na self defence 'dan haka Ta Shiga kare kanta inda Allah Ya bata dama ta buga kan Anisa A bango wadda ta faɗi a sume, Tsaki tayi da ta tabbatar suma tayi ta jata wajen dakinta ta ɗauko jug d'in ruwan da take ajjewa gefen gadonta saboda tashin dare ta sheƙa mata jikinta, Sai da ta bari ta farfaɗo tace"Gobe idan kika ƙara shigo mun ɗaki sai naci uwarki,sannan ki fara lissafin ƙwanakin da suka rage maki gidan nan,karuwar banza yar iska kawai."     Tana kai karshen maganarta ta bugo kofa ,zama tayi tana Mai mayar da ajiyar zuciya tana Mai sake tariyo ƙarfin da taji tattare da Anisa,Shin wacece wannan yarinyar? Ƙarar da wayarta yayi ne Ya dawo da ita daga duniyar da ta shiga na tunanin wacece Anisa , Sako ne Ya shigo mata ta Email,da saurinta ta shiga jikinta na bata abun Alheri ne,ille kuwa tana shiga Biodata ɗin Anisa ne harda hotonta, Suna:Suwaiba (Aneesah) Idris meta. Ƙasa:Nigeria Gari:Niger state' Sunan Mahaifi:Idris meta Sunan Mahaifiya:Sameera Idris Meta. Aiki:Gungur Assassin trained for four years/killed 25 people /once a stripper in Custo Club Newyork. Riƙe baki Nadiya tayi maganar Fawzan na dawo mata da yake faɗin yasanta  a New york ne wanda ta tabbata akwai more about yarinyar nan, Tabbas yanzu ta fahimci daga inda karfin Anisa yake , To ko menene zai kawo Assassin gidansu? Saurin dialing numbern gayen da ya tura mata Info d'in tayi, Yana ɗauka tace "why is this girl moving the world freely When she killed 25 ,for God sake 25 people ,like nothing happened?." Daga ɗaya bangaren yace:ma'am kungiyar da suke ƙarkashinta kungiyace da take Active for 20 years kenan wadda nake tunanin akwai manya dake ɗaukar nauyinsu wanda im sure shine dalilin da Ya saka take waje har yanzu,amma ma'am abunda nake san ki sani shine she's dangerous beyond tunaninki,just be careful sannan har yanzu muna kan bincike Akan dalilin zuwanta Nan gidan ,idan ma dai anyi hayarta ne our team is capable zamu gano dalili. Ajiyar zuciya tayi tace "thank you very much ,Zan wiring naka sauran payment ɗinku and i will be expecting you," Hanging wayan tayi tana Mai cizan yatsanta tana tunanin yarda zata bullowa al'amarin. CHUCHUJAY ✍🏽 Follow My whatapp channel https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j [3/6, 5:11 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book 2 of Aure uku series           By CHUCHUJAY Episode 1⃣5⃣▶1⃣6⃣      Adda ,Adddaa.. A zabure ta amsa tana Mai fitowa daga duniyar tunanin da ta shiga, Hannu ta saka akanta tana Mai saita kanta kafun tace Ya akayi FAWZAN, Yaushe ka shigo, Guri Ya samu Ya zauna yace "tun ɗazu nake miki knocking amma shiru and PA ɗinki Ya tabbatar mun kina ciki so na shigo 'dan tabbatarwa cos yau baki ɗayanki na kula ko a gida you looked disturbed ,lafiya kuwa?" Gyara zamanta tayi tace "lafiya Fawzan jikina yau kawai na tashi duk Ya mutu bana cikin wani mood Mai dadi, So what's up ba yau zaku wuce ba,  " Zama yayi kan desk ɗinta yace"yes Yau ne amma night flight zamu bi ne,and Fauza da Fawha suka saka cos sun cema Papa bazasu koma ba idan ba ke da Hamma,da Hamma Abdallah suka raka mu Airport ba ,and gladly ina goyan bayansu,     Dariya tayi tace"its okay Ai its not a big deal tunda ku da ƙasar nan da yarda kuke ƙaunarta idan kuka koma sai dai mu biku kan kuzo,"     Faɗaɗa fara'arsa yayi yace ,shi yasa muke bragging na yayyi Ai,wayansa Ya ciro yace yauwa Adda Akan Anisa,kamar yarda nace maki zansaka amun bincike,jiya Abokina Ya tura mun,"she was a stripper and an kamata da drugs na Mexican mafian's ,shekararta ɗaya aka fito da ita maimakon shekaru bakwai da zatayi,inda ake zargin Maxicans ɗin suka fito da ita,and tana da murder case a ƙasa wanda shima aka kullesa ,amma Bansan komai akanta ba bayan barinta New york ba.     Cije leben tayi tace "send me evidence ɗin ta Email ɗina sannan kaja bakinka kayi shiru,and make sure a sauran yininka gida kayi avoiding ɗinta and be careful." Dan shiru yayi yana kallanta kafun yace"abun is serious haka". Kamar jira take Ya tambaya ta amsa tace "ƙwarai ,'dan haka be careful ,Tashi yayi yana Mai saka hannunsa Aljihu kafin yace "nasan ko mene tazo dashi Family ɗinmu yafi karfinta cos kan mu a haɗe yake babu wanda zai iya rabamu ,saboda wanann ƙaunar ma nake so yanzu kasaka mun 20k zan ɗan fita,kuma banda mai"     Dariya tayi tace"naughty boy,ko wacce mota a gida cike take,kai dai kace mun zaka je yawo and its okay zan tura maka 50k" Da murnarsa Ya fita office ɗin nata, Bayan ta gama ayyukanta itama wurin lunch time Abdallah Ya kirata Akan su haɗu zai zo da Fadil,     Ita ta rigasu zuwa restaurant ɗin kana suka zo, Kallanta Fadil yayi kafun Ya zauna yace "Nadiya right" . Ƙaramun murmushi tayi tace "yes Nadiya,naji daɗin haduwa da kai fuska da fuska," Bismillah zauna .     Babu musu ya zauna,waiter ne yazo sukayi ordering abinci, Kallan Fadil tayi kafun tace"kai Abokin Hamma Nameer ne ko kuma Abokin Salis"?, Ba wani ƙwana ƙwana ya kawoni ba saboda abubuwan da na bari kafin nazo nan suna da yawa,     Da mamaki Fadil Ya Kalleta yace "ina kika san Salis,sannan wannan tambayan na ji ƙamshin trouble cikin ta hope im safe, Ruwan ta ɗauka ta ƙurba kana tace"Eh kamar kana cikin gaskiya a hangena,kamar yarda nace maka im a busy woman to ba wasa nake ba,let me cut to the chase," Wayarta ta ɗauko ta kunna recording  ɗin hirarta da Salis tace"ka saurara da kyau".     Nutsuwa yayi dan saurara yana Mai sake kallanta cos yarda yake ganinta a hoto ta taka haka a fili sannan duk wani abu da take a yanzun ji yake tana wani sake burgesa,Amma Nameer shegene,yana da Zan ƙaɗeɗiyar ƙanwa tun fil azal yayi masu shiru Ai Da tun tana da ƙananun shekarunta zai gina mata soyayyarsa dan shifa Ya kamu, Ɗago kai yayi yana Mai kallanta lokacin da sautin Ya hau kan muryarsa , Ɗaga masa gira ɗaya tayi tace "Ba sai ka tambayeni ba ,lokacin da kuke waya ina zaune a office ɗinsa ," Jan wayarta tayi da ta tabbatar ankai inda Ya kamata yaji, Mayarwa tayi handbag ɗinta tace "ka fara magana,ka dai saurari abunda abokin ku yace ,sannan da wanda ka faɗa a yayin da Ya kira ka,menene gaskiya a ciki sannan idan kamun ƙarya bazan ƙasa a gwiwa ba wajen sanarwa da Hamma Nameer da irin micijin da yake tare, Hannu Abdallah Ya saka a ƙafarta jin yarda take wa Fadil ɗin magana yace Adda mana.     Murmushi Mai sauti Fadil yayi yace "kar ka damu Abdallah,Ai duk wanda yake hot seat bai kamata Ayi masa sauki ba sannan nima yanzu Akansa nake Its okay,"Wato ainayin magana fisabilillahi duk abunda Salis Ya faɗa maki ƙaryane , Nameer mutum ne wanda ko drugs kake yana tare dakai zai rabu da kai,shi Salis ɗin da yake wani maganar An Kama Nameer da Drugs ƙarya yake yi,maganar da yake shine aka Kama da Drugs masu haɗarin gaske ,mu muka fara ganinsa dashi so we asked him yayi turning kansa in amma yaƙi so mukayi reporting ɗin sa wanda shine babban Abunda Ya saka muka yanke alaƙa dashi, Sannan magana da yake na Nameer na bin mata ,ƙarya yakeyi,nayi imani da Allah da kikaje gurin sa Ya nuna miki ɗaya daga Cikin halayyarsa na dabbobi im sure, Amma kirana da yayi akan maganar Jamaimah tunda ya fara miki maganar bari na Faɗa maki Ya abun ya faru, Cikin kwanciyar hankali yayi mata Narrating yarda Auren Jamaimah da Nameer Ya kasance. Dukan table ɗin Nadiya tayi tace "a cikin zancen nan Fadil kaine ummul abaisin komai da Ya faru " Kamo hannunta Abdallah yayi yace "Adda Hamma is equal responsible ko nace miki ma yafi kowa laifi cos Aurensa muke magana akai wanda Am sure a lokacin yana da isashen ilimin addinin da yasan cewa Auren da yayi Ya ɗauro,the damage has been done kawai yanzu solution' zamu nemo ,amma tukunna Ya maganar Anisa,     Kallan Fadil tayi "tace Thank you,Zan iya samun numbern Jamaimah gurinka ko kuma wata hanya da Zan sameta? Murmushi yayi yace "you're welcome and wallahi tun gama makarantar mu bani da wani contact da ita ,amma dai yar kamaru ce ,sannan kuma ɗiyar sarkice shi kaɗai na sani. Abincin da sukayi order aka kawo musu, bayan sun gama ci Fadil Ya kalli Nadiya yana Mai shirin barinsu yace "Zan iya samun numbern ki?" Murmushi tayi ta buɗe jakarta ta ciro office card ɗinta ta miƙa masa tace "gashi ,kana da jiki mai kyau ,sai dai kana da bukatar motsa jiki sosai, Duk lokacin da kaji aiki a company ɗin yayana Ya isheka kazo muna da gurin aje ka  .     Dariya yayi wadda ta bayyana hakoransa yace "nine da godia Hajiya Nadiya sannan kamar yarda kika Bani wannan tayin Zan ƙoƙari naga nayi amfani dashi," Yana bari gurin Nadiya ta kalli Abdallah tace "kake wani tambayana maganar Anisa gabansa ,ba wani hurumi da yake dashi na jin wacece ita,amafaninsa na muji tabbacin Auren Hamma ne kuma munji cos Anisa da kake gani serial killer ce ,Assassin sannan she's dangerous fiye da Tunanin ka,  " Abunda ta samo na dangane da ita ta nuna masa,da mamaki yace kamata yayi Info ɗin nan yanzu yana gurin police 'fa,     Karbar wayar Nadiya tayi tace"as if," Kana tunanin police zasu wani ɗauki Wani hukunci kanta? Idan zasu dauka Mai takeyi har yanzu a waje, Bro abun wannan yarinyar is beyond tunanin ka ,babu ruwan mu da kisanta da dalilin rashin kamata da ba'ayi ba,yanzu mu babban damuwar mu shine tayaya zamu gano dalilin zuwanta gidan mu,sannan mu sakata tayi wani fuck up ko sau ɗayane mu bada hujjar da zaisaka ta zuwa gidan yari,shikenan, We need her out of our home and our lives. Sannan Maganar Jamaimah dole muyi confronting Hamma ,wannan ba abu bane na boyewa cos idan Ya bar abun nan a boye nan gaba Outcome ɗinsa babu kyau, Kaɗa kai yayi cikin gamsuwa da shawararta ,bayan sun gama cin abinci kowa Ya koma kan aikinsa Akan idan suka koma gida zasuyi magana da Nameer. ************** CAMEROON DILAH PALACE  .      Jamaimah bazan gaji da faɗa miki ba kinyi girman da masarauta ke buƙatar kiyi Aure ,sannan kinfi kowa sanin Al'adar mu babu wani namiji da zaki Aura bayan wanda muka zab'a miki shima ɗan AHALINMU,Saboda shi kaɗai ne wanda zamu ɗora kan kujerarmu saboda kinsan dai mazan Mata ke sarauta ba gado ba,shi yasa muke zaban na jikinmu,masarautar nan baki ɗaya kece mace wanda mijinki zai gajeni. Tun Kina yarinya muke miki abunda kike so kika zaba ,kama da abunda zakici zuwa sutura ,zuwa zabin karatu,wanda ke Kina kallo yarda akayi tataburza zuwanki China, Yanzu kuma Lokacine da magabata suka zab'a maki mijin Aure HARITH bana san azo an'a wayace Jamaimah, Mahaifinta Sarki Rais Ya faɗa ciki harshensu na Fulanin cameroon fuskarsa fal dumuwa.     Gyara zamanta tayi tana mai kallan girman faɗar mahaifinata wanda Ya gada guri mahaifin Mamanta ,kamar yarda baban nata Ya faɗa dukkansu idan kabi zagayen masarautar da tarihin mulkinta maza da matansu AHALI ɗaya ne,shi yasa Aurensu mace ɗaya wanda a haka aladarsu ta tafi muddin zakayi mulki macen nan guda ɗaya, Kallan mahaifinta tayi cike da fitsara cikin yaren nasu da kuma salo na amfani da soyayyar da mahaifin nata yake nata tace "Lamiɗo ,kafi gane nayi Aure cikin wannan masarautar nazama baiwar wani wanda saboda ni yake mulki badan Ya kai yayi ba,, Kamar 'fa kaine Lamiɗo, yarda Dada na ta ɗoraka kan kujerar nan amma kana kallo abinci nan bata ci sai ka gama tukunna taci sauranka indai Kana gurin wai da sunan al'ada,alada a mey? Ni gaskiya Lamiɗo ka yafe ni ,dan babu wani da Zan Aura wanda kuka zab'a 'dan kawai na maidashi Lamiɗo,sai dai sarautar nan tabar ɗakinmu ta koma wani ɗakin tunda Ai masarautar nan akwai yaƴan mata da kakannin akwai yarda zakuyi ku ɗora harith d'in idan shi kuke so,ga yan mata a gidan,amma banda Jamaimah 'dan yarda nake zab'an duk wani abu da nake so a bisa yarda kuka lalatani da zab'ar abinda nake So haka nan yanzu ma zaku barni da wannan lalatar na zab'i wanda nake san Aura dan har nama zab'a .     Da fuskar lallashi lamido Ya Kalleta yace "idan kin sakko zamu sake magana yar Albarka ,naga alamun yanzu bazaki fahimci Mai nake nufi ba," Tashi tayi tana Mai sake basa girmansa kana Ya fita a fadar wadda dama daga ita sai shi , Tana ƙokarin fitowa wani bafaɗe yana koƙarin shiga inda bai Aune ba sukayi gware, Ɗago kai da yayi yaga itace ba ƙaramun rawar jiki Ya fara ba 'dan yasan rashin mutuncin Gimbiya Jamaimah yau zai hau kansa, Ille kuwa bai Aune ba ta ɗauke fuskarsa da wani irin tafi wanda yayi bala'in gigitasa, Alƙabarta da Ya goga ta cire ta cilla masa kana ta miƙa hannunta wanda ƙuyangunta sarai sun fahimci Mai take nufi, Da gudu ɗaya ta ƙaraso da ƙwarya a hannu ɗaya kuma da ruwa a wani tulu ta fara zuba Mata tana ɗauraye hannun data mari bafaden dashi, Alamu tayi da hannu zuwa ga bafaɗen wanda sarai Kungarta ta hannun dama ta fahimta ,kai tsaye gurin Bafaden tayi da ƙokan da ta wanke hannu ta kama kanta ta kafa masa ruwan sai da Ya shanye tasa kana tace "a ɗauke mun shi akaisa gidan gyaran hali ,ruwan nan da yasha shi kaɗai nake san Ya riƙesa har gobe ." Take kamar jira suke kar suyi wani laifin suka kama dakarin wanda yake ta ihun bata haƙuri amma taƙi koda sauraransa, Kai tsaye sashen mahaifiyarta ta nufa wanda yaji kayan Alatu na sarauta,a kishingiɗe ta tarar da ita, Kuyangun na ganinta suka fita dan basu guri 'dan yanzu Gimbiya Jamaimah zata maka wulaƙancin da zakaji baki ɗaya ka tsani kanka, Zama tayi kusa da ita tana Mai ɗora kanta Akan cinyarta kana ta shagwabe fuska tace "Dada wai shi kam lamido bai gajiya da magana ɗaya?" Ki samu lokaci fa ki faɗa masa nikam ina da miji a Nijeriya sannan ban Aura ba sai da na dirje,sannan nayi hakuri dada da har Yanzu banbi mijina ba abisa umarninki na 'in sake hakuri ,yakusa karewa fa Dada kifaɗa musu. "Shafa yalwataccen gashinta mai santsin gaske Da Ya fito ta baya dadan nata ta fara tana Mai cewa"Jamaimah na faɗa miki Aurenki da yaran chan na Nigeria ba Aure bane ba,kaddararki itace ki maida Harith Lamiɗo wanda dole zakiyi,'dan haka gudun karmu sab'awa mahalicci muyi Aure kan Aure Ya kamata aje Nigeria a kamo yaran nan ko kuyi magana tunda akwai hanyoyi na zamani a kashe auren kizo ki bawa Harith Lamiɗo kiyi addua ke ki haifi diya kamar ki ta bawa wani Lamiɗo cikin Ahalimu bana san rigima surbajona,."     Tashi Jamaimah tayi a cinyar Dadan nata ba tare da tace komai ba dan idan tayi magana rashin ɗa'ane zai fito sannan a rayuwarta duk da fitsara da izza irinta mulki jininta take bata so koda yayane tab'atawa mahaifiyarta ,amma 'fa itama bazata bari a b'ata mata ba , Tana mutuwar san Nameer wanda shine babban dalili da yasa ta Auresa sannan tayi imani da Allah koshi bai isa Ya raba kansa da ita ba sai dai Allah Ya rabasu ,saboda a yarda take jinta babu wani namiji da zai kalleta yace wai yau baya santa zai rabu da ita ,tabbas 'dan kuwa duk inda kake jin kyau Jamaimah takai, Takanas ta miƙe tana Mai faɗin ma Dadan nata "na barki lafiya sarauniya babba", Sanin maganar ce bata so a ja yasaka mahaifiyar tata rabuwa da ita tunda duk guje gujenta tasan sai ta Auri harith,     Tunda ta fito 'dan nufa sashen ta take neman mai rabon shan wulaƙanci bata samu ba har ta shiga sashenta, Zaune ta tarar da Harith a dining ɗinta yana Mai shafawa wata kuyangata ɗuwawu, Ƙaramar dariya tayi lokacin da idanunta suka sauka Akan wanga al'amari, Da sauri yarinyar ta matsa daga gefensa jikinta na ƙarma inda shikuma Ya lashe leb'ensa na ƙasa yana Mai kallan JAMAIMA da maita. Ya kukaji character ɗin Jamaimah? Shine mene ra'ayoyinku bisa rayuwarta? Shin Mai kuke tunanin kan Fadil? CHUCHUJAY Tbc [3/6, 5:11 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book two 'in Aure Uku series         By chuchujay Episode 1⃣7⃣➡1⃣8⃣   Tasowa Harith yayi yana Takowa ga Jamaima kamar babu abunda ta kamasa ya nayi, Yana ɗaya daga cikin abunda Ya saka ta tsanesa ,a kullum idan zai ganta sai Ya nuna a fili jikinta yake so. Kallan kuyangar dake ƙarma tayi tace "idan ma nace zan miki wani abu maine zan miki,kije kanki kike cuta saboda shi Yarima Harith ɗin da kike biyewa babu inda zai kaiki sai dai Ya baroki,sannan wani abu Mai daɗi da nake so ki sani,kinyi babbar sa'a da Ya zamana ba nawa bane kuma bazai zama nawa ba,'dan haka ki bace mun a guri sannan idan kika kuskura na sake ganinki sashe na sai na yagaki ,Alƙwarin gimbiya jamaima kenan,kinsan zanyi fiye da haka," Bace mun a guri stinky whore .     Da gudu yarinyar ta fita har tana tuntube 'dan tagama sawa aranta ta mutu kawai a sanin halayyar jamaima ,amma ga mamakin ta sai taga akasin haka, Daf da ita harith Ya matso ,bata matsa ba sannan batayi gizau ba ,jira kawai take taga ƙarshen iskancinsa ƙugunta Ya kamo ya jawota jikinsa yana Mai mata wani irin shafa a ƙugu, Wani karamin dariya tayi tana mamakin ƙarfin guts ɗin Harith,tayi imani da Allah idan baiyyi wasa ba akan jikinta shi zata fara kashewa, Kansa Ya sako dai dai saitin kunnenta yace "Ki daina wancan furucin na ni ba naki bane ba kuma Zan zamo naki ba,ƙaddarar mu a haɗe take gimbiyata,Nan da ƙwana uku ki shirya mayar dani lamiɗon ki domin hakan zai faru ko Kina so ko baki so,a yayin da nikuma nake kan murnar da bana tunanin da wani Lamiɗo da zai Kaini,saboda na farko Zan samu masarautar nan sannan na biyu Zan samu sarauniya Mai kyau da diri na jiki nayi yarda nake so da ita Akan gadon milkina,ina mutukar kwadayin jikin ki Gimbiya jamaima ,sannan kar ki damu 6 inch ne D*ck ɗina kinsan babban goro sai magogar ƙarfe., "     Kafun yayi Aune tayi wani irin Hankaɗe sa ta ban mamaki da Kafarta inda Ya faɗi kasa wanwar,binsa tayi ta ɗora Kafarta kan kirjinsa ta taka da karfi kana tace "Abu na farko da nake so ka sani saboda yan iska irin ka koda naje china ba karatu kawai na tsaya ba sai da na samu Black belt a taekwondo ,idan na maka wani dukan sai  anyi tunanin hatsarin mota ne kayi, Kana daukar kanka jarumi ba? To kai da b'awan gyada a gurina baka da banbanci ,b'awan gyaɗa wanda zanyiwa b'ara ɗaya ya fashe ,gwanda da kasan cewa babban goro sai magogin ƙarfe domin jikina yafi karfin wannan abun dake gabanka da kake bin low life kuyangu dashi ,be guided Next time idan ka kuma tab'a mun jiki Zan saka takobi nasare dukkan hannun ka da Ya taba ni, Stupid scumbag , Yawu ta tofa masa a fuskasa ta bar gurin, Mikawa yayi yana binta da kallo yana tunanin hanyoyi da dama da zaibi Ya wulakantata ,tabbas da ace baya san zama sarkin garin da babu abunda Zai hanasa yi mata fyaɗe tuntuni 'dan shi jikinta yake so ba ita ba, Amma yazama dole Ya ƙwantar da wuya muddin yana san cimma burinsa guda biyu,na samun jikinta da kuma zaman sarkin DILAH,." Tashi yayi daga ƙasan da yake yabar sashen da Tunanin kala kala.     Jamaima kuwa bayan ta shiga ɗakinta Gadonta ta hau ta ƙwanta ta jawo system ɗinta, Maiyi mata tausace ta shigo,alamu tayi mata da ta tafi ,babu musu ta koma cikin girmamawa, Page d'in Nameer na Instagram ta shiga,sababbin hotunan sa ta gani da Fadil, Murmushi tayi tana Mai jin wani irin masifaffan sansa a cikin zuciyarta ,tayaya ma zata iya zama a raba ta da Nameer wanda take jinsa shine rayuwarta? Tayaya? Zumbur tayi ta miƙe da ta tuna maganar Harith na cewa nan da kwana uku zata zama tashi, Dole tasan abunyi domin ta fahimci idan ta tsaya a gwiwowinta za'ayi mata shirme ne a masarautar,dan haka idea ɗin guduwa taje gurin Nameer shine kawai Ya faɗo mata, Passport ɗinta ta nemo tare da ID cards ɗinta, Take tayi Booking flight d'in da zai tashi Nigeria da yamma, Aƙwatinta ƙarami ta haɗa da dukkan wani jewelry nata da kuɗaɗe masu yawa aje gefe tana tunanin ta yarda zata gudu, Driver ɗinta ta kirawo, Babu daɗewa yazo ,ƙaramun akwatinta ta bashi yayin da ta dauko kit din tabi bayan sa, Kai tsaye Airport Ya kaita,suna zuwa ta wani haɗe rai ta kallesa tace "Zan kiraka anjima kazo ka ɗauke ni amma for now zaka iya tafiya,"Babu musu yace to cike da girmamawa,wani daɗi taji lokacin da Ya bar Airport d'in tana Mai jin wata iskar freedom na shigar ta ,atleast har ta bar kasar babu wanda zai san guduwa tayi, Zama tayi dan jiran akirasu idan lokaci yayi, A hankali ta rufe idanunta tana Mai fadin "Nameer gani  nan zuwa gareka." *************************     Tunda Hafsatu ta iso garin Adamawa taji hankalinta yayi wani irin ƙwanciya da bata iya misaltawa,bata tab'a zuwa garin ba amma a karo na farko ɗin nan taji baki daya komai nata Ya aminta da garin,     Samun gidan innan mahaifinta bai mata wahala ba saboda tunda ta taso suke communicating da juna, Ƙauna babu irin wadda Inna talle bata nunawa Hafsa ba ,ba sai ta faɗa ba Babanta yana ɗaya daga cikin abubuwa mafi soyuwa a gareta,abu ɗayane wanda ta kula Innar tata tana cikin shine hali irin na talauci sosai ,bata da kowa sai yaranta Muhammad shi ɗaya wanda yake sayar da rake a ƙofar gidan ,dukanin shekarun sa bazasu wuce Goma sha ɗaya ba,kamata yayi ace yana makaranta a wannan shekarun ba wai zama saida rake ba wanda ƙwataƙwata ribar tasa nawa Take, Sawa tayi a ranta bazata bari ta zamar masu wani karin nauyi ba ,ko aiki ne zata nema tayi dan basu nata tallafin duk da kuwa itama tana da burin nata karatun ,bari tayi sai ta ɗan kwana biyu zata wa Innar tata maganar Aikin nata , Ille kuwa bayan ƙwanakinta Huɗu a gidan wata safiya bayan ta gama karyawa da ɗan kunu da alala ɗin da Muhammad ya fita Ya siyo mata, Kallan ta tayi tace "Inna wai ni kam babu wani aiki da Zan iyayi a garin nan koda wanke wanke ne da shara,kinga muhammad ma ya kamata ace yana zuwa makaranta Kema kuma gaki Ana ɗan fama da jiki idan na fara aikin wani abun Ya ragu.     Dan shiru Inna tayi tana nazari kafun tace "a yi haka kuwa Hafsatu,yau duka ƙwananki nawa a garin nan da har kika fara maganar aikatau,haba dan Allah,kar ki wani sakawa kanki damuwa ,muhammadu nan kawuna dake kano yayi Alƙwarin daukar nauyin karatunsa wanda dai nasan abunda yasaka baiyyi magana ba ƙilan wani abu ne yayi masa yawa," Karki damu Allah zai rufa asiri ,ke dai ki zauna ki huta babu abunda zai gagara.     Dan shiru Hafsa tayi kafun ta kuma cewa"Inna na dai dage ,sannan ba wai dan an Gaza ɗin bane,ni kaina zaman guri ɗayan zai dameni da yawa," Shiru Inna tayi a karo na biyu tana Mai juya maganar Hafsa,tabbas suna buƙatar taimako tunda dai ita a yanzu karfinta Ya ƙare,ga tsufa ga kuma yan ciwace ciwace da baza'a rasa ba,     Ajiyar zuciya tayi tace"shikenan hafsatu Zan kira Balarabe idan yaso ko Mai yace hakan za'ayi,bazan so ace daga zuwan ki kuma kin fara aikatau ba ba tare da yasani ba,"     Kamar yarda inna tayi suggesting su kira Baban hafsa haka kuwa akayi inda shima yayi na'am da maganar aikin Sannan yana Mai yin alfahari da ɗiyarsa, Bayan ƙwana biyu da maganar Inna tayima wata ƙawarta magana wadda dama sana'arta kenan raba yan aiki,cikin murna da jin daɗi matar ta cewa Inna dama kuwa akwai matar da tayi mata magana tana san yar Aiki budurwa Mai nutsuwa ,ina ganin Hafsatu zata dace da aikin kuma matar bata da matsala ,kawai dai abu ɗayane,ki jamata kunne babu idanunta kan mijinta,     Godia sosai Inna tayi mata sannan ta tabbatar mata insha Allahu bazata samu wata matsala daga Hafsa ba , a haka suka tsaya inda aka yanke washe gari zasuje gurin hajiyar, Washe gari da Inna da Hafsa da ƙawar inna hajiya mai yara suka nufi gidan da zatayi aikin,Bayan isarsu gidan Akayi masu iso zuwa falo, Kallan gidan Hafsa take a hankali tana Mai yaba irin arzikin da Allah yayi musu dan tunda Take bata tab'a shiga Gida Mai kyau irin haka ba, Suna zaune suna zaman jiran Hajjiyar ta sauko daga benenta wanda matattakalar kawai abun kallo ne, Zama tayi tana Mai amsa gaisuwarsu wadda suke mata kamar suna jira,da fara'ata fal fuska ta amsa su , Hajiya Mai yarace tace "Hajiya Shatuh ga dai Mai aiki nan an kawo ,idan batayi maki ba to ,gata nan dai zaune,"     Kallanta Aunty shatuh tayi tace"Yaya suna ki yan mata ," Ƙasa Hafsa tayi da kai tace hafsa, "Kice tsohuwa ce ,to ina fatan dai kunyi magana da maman yara ,sannan gaskiya Mai kwana nake So ba wadda zatana jeka ka dawo ba," Shiru sukayi baki ɗayansu dan maman yara bata faɗa musu ƙwana zata nayi ba, Kafun Inna tayi magana Hafsa ta rigata ta hanyar faɗin "Babu komai Hajiya amma ina san amun alfarma ranar asabar ina zuwa gida ," Murmushi Aunty shatuh tayi tace"baki da damuwa sannan duk wata zan na baki dubu talatin".     Jin kuɗin yasakasu fara mata godia yayin da daga bisani Inna da Hajiya mai Yara suka wuce Akan washe gari za'a kawo mata kayanta tunda sun tafi ne bada niyyar aikin kwana ba. *********************    Kai tsaye Nadiya na isa gida ɗakin Nameer ta nufa da Fawha ta tabbatar mata yana ɗaki, Knocking tayi har sau uku kafun yabata izini ta shigo, Zaune ta tarar dashi kan abun sallah, Zama tayi kan couch ɗin dake ɗakin tana mai yi masa ƙaramun murmushi,ninke abun sallan yayi yana Mai kallanta yace "yau Baby Sis kin tuna da hamman ki kenan ,hope im safe ," Wasa ta farayi da Kafarta kafin tace"i dont think you are actually," Wayarta kunna ta shiga kan Information ɗin Aneesa ta miƙa masa 'dan Ya karanta , Da mamaki Ya gama karantawa a yayin da wani chilled tsoro Ya shigesa musamman da ya san cewa Anisa ɗin  na tsamo tsamo cikin AHALINSA, Kallan Nadiya yayi yace "Nadiya mai yasa kike ajiyan wannan Info ɗin a hannunki ba tare da an kaima police ba sunyi arresting ɗinta,kinsan she's dangerous amma kika yi shiru? Tashi yayi yace "dole mu san abunyi,"Bari na kira commissioner Hadi.     Ƙarb'ar wayar tayi ta haɗa da tashin da yake ƙokarin yin wayan tace "kana tunanin zai solving komai?" Mai yasa Bakayi tunanin abunda Ya saka take yawo freely ba har Allah Ya kawota gidan mu, Bro tana da masu mata cover ,sannan tana da haɗarin gaske ,and na zo na faɗa makane badan ka tada wani tarzoma ba ko kayi wani abu da zata gane cewa mun san ita wacece, A hankali zamu saka mata trap d'in da zata kama saboda dukkan wani wayau da kake tunanin Anisa na dashi,After all akan wayan aka basu horo, I told you dan ka zama alerted .   Zama yayi yana Mai dafa kansa yace "Ya rabbi, Sis Mai yasa nazama nine silar wannan dilemma d'in da muke ciki,bana tuna b'atawa wani da har zai kai ga tura mun assassin har cikin gida sannan da ƙazafi mafi muni,what's going on ?     Kama hannunsa Nadiya tayi tace "ƙwantar da hankalinka Hamma zamu zo dai dai nan gurin cos a yanzu maganar da nake maka ana bincike Akan motive ɗinta na zuwa wanda nasan za'a gano ," Juyowa tayi ta Kama hannunsa tana Mai kallan cikin idanunsa tace"Hamma ,im your sister sannan duk wani abu da zanyi bazan tab'a yin wanda zai cutar da kai ba,hasalima farin cikin ka a kullum shine abu na gaba a gurina ,babu wani abu da kake boye mun?"     Dan shiru yayi yana kallanta cikin nazari kafin yace "abu kamar me ?,bana tunanin akwai wani abu da nake boye miki Nadiya trust me. Kafarta ta ɗora kan ɗaya tana Mai saka fuskar damuwa tace "Hamma akwai,sannan Ya kamata ace kayi magana musan abunda zamuyi saboda muddin mami taji maganar nan kaima kasan gidan nan zai haɗe sama da ƙasa ,so talk to me".     Shiru yayi still 'dan shi har a lokacin baiyyi tunanin tasan maganar Jamaimah ba ,sannan ƙwataƙwata bai kawo ma maganar bace domin yasan babu yarda za'ayi ta sani,sannan haɗuwarta da Fadil ma ba sani ba ,kallanta yayi yace "just tell me Sis bani da wani tunani na abunda nake boyewa. Ganin Ya kasa ganewa ne Ya sakata cewa"maganar Auren ka da Jamaimah ," Kamar saukar aradu haka yaji maganar dan 'in his wildest dream bai tab'a tunanin Nadiya zata san maganar nan ba,cike a mamaki yace "ina kikaji maganar nan".     Dauke kai tayi bata san haɗa ido dashi tace "ina kan binciken Anisa ne da san gane gaskiyar abunda tazo dashi  na fara bincike akanka rayuwarka a china,im Sorry ban faɗa maka ba,so 'in the process na gano Auren ka ,Hamma wannan ba abu bane na boyewa ,yes kayi ba dai dai ba sannan kun yi wasa da girman Aure amma bashine yake nufin za'ayi shiru da abunda,we All know that babu wanda Ya wuce mistake and you made one,duk kaifin tunanin mu iyayenmu sun fimu tunani da hagen nesa,so mu faɗa musu koda zasuyi fada suji ba daiɗi amma su zasu zo da solution."     Kamo hannunta yayi cike da tsoro fal ransa yace "Nadiya ke da wa kuka san maganar nan,?" "Abdallah,"ta bashi amsa. Wani yawu Ya haɗiya wanda Ya saka Adam Apple ɗinsa motsawa yace "Nadiya please lets not tell mami about this,kinsan yarda take ba,musamman da case ɗin Anisa a ƙasa ,inajin ƙarshe disowning ɗina zata yi. "     Cike da tausayinsa tace"Hamma amma Ai bazamuyi ta boyan maganar nan ba har abada ,idan ita kuma yarinyar tazo fa?" Da sauri yace "nasan Jamaimah bazata taba zuwa mana ba cos kilan ma ta manta da wani Aure tunda bet ta ɗaukesa,'dan Allah Nadiya kafin mu gama maganar Anisa kiyi shiru tukuna sannan shima Abdallah kisa yayi shiru 'in yaso After that na maki Alƙawari da kaina Zan faɗawa mami da Papa. " Ganin yarda ya marairaice mata yasa Nadiya kaɗa kai tace "i Trust you Hamma and namaka Alƙwari duk wani yanayi da ka tsinci kanka ina tare da kai." Suna cikin wannan moment ɗin aka ban kaɗo kofar ɗakin aka shigo, "Anisa?" Nameer Ya faɗa da ɗan duburburce sanin maganar da yake da Nadiya. CHUCHUJAY ✍🏽 TBC [3/6, 5:12 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings Of different Father's) Book two 'in Aure uku series     By    CHUCHUJAY Episode 1⃣9⃣➡2⃣0⃣     Tana karasa shigowa ciki ta saka hannunta a bakin ta tayi gasping tace "OMG" Zama tayi gefen gadon sa tace "har na tina wani littafi da nagama karantawa jiya,"F*CK me Brother," Cije kasan lebenta tayi tana maiyin wani 'dan iskan sound tace "It was aiishh,so hot and steamy,best Erotic novel dana taba karantawa kenan cos a karatunka kawai kafun ka gama kayi wet da zaka nemi ɗauki, It started with a fingering cos sister ɗin bata cika san rufe jikinta ba gashi komai nata is heavy duk da dai ita tafara seducing yayan but she succeeded da kullum akwai diff sex da style, Kamar dai ke yanzu Nadiya Ai komai yaji babu wuya zaki shawo kan Namiji gashi  dama kin saba cin forbidden fruit,trust me da ace ina bin mata da tini na biki,i wont mind eating your pinky. Cikin fushin Nameer ya mike jin kazamin ƙazafin da Anisa ke jifansu dashi, Yana ƙokarin kai mata duka Nadiya ta riƙesa , Tashi tayi tace "Hamma don't stain your hand With dirt,kasan idan mutum kazami ne mazinaci gani yake kowa ma haka yake ,da mindset irin na Anisa duniya bazata tab'a ci gaba ba," Tasowa tayi ta tako gaban Anisa wadda ke zaune gefen gadon Nameer, Kallan kazamar rigar dake jikin ta ƙarfe baƙwai na dare Ya sakata ƙaramar dariya tace "im sorry da zan using Vulgar tone dake,kallan riganki kawai yasa na tabbatar you're trying hard amma ga dukkan Alamu Hammana har yanzu bai samu nutsuwa dake ba,'Allah sarki, Bari na faɗa miki,muddin kina zaune cikin rayuwarsa haka ne zaita faruwa,saboda you stink wanda bana tunanin kina ji, Yakamata ace idan mutum na wari shi zai fara ji ,amma ke kam irin jakan nanne da basu gane ma suna warin,ko da yake bama ki da kwakwalwar da zaki gane. Kince muna abunda bai dace ba da Hamma ki? Kinga na kasa maimaitawa saboda mu da kika gani mun samu mahaifiya ta gari da ta bamu tarbiyya,kinsan mafarinta daga uwane idan uwa ma bata dashi ina yaranta zasuyi,and bama karanta nasty novels keep your suggestion,sannan im that spec da nima da ina mata Allah Ya kiyaye bazan yiki ba,Allah Ya tsareni.     Tasowa Anisa tayi da zafin rai tayi kan Nadiya tace"idan kika sake kiran Mahaifiyata da bakinki ɗin nan kazami sai na kasheki,"Ke bama ke ba babu wani isashen da yake da tsarkin bakin kiran Mahaifiyata a gidan nan . Ganin tana ƙokarin kai Nadiya bango ya saka Nameer jawota Ya ɗauke mata fuska da mari yace"ina fatan,na faɗa miki kar ki sake shigo min ɗaki?Get out kafun nayi maki abinda zakiyi dana sani na shigowa gidan nan,banza ƙazama mara hankali,tunkiya kawai ".     Shafa inda Ya mareta ɗin tayi tana mai yin ƙaramar dariya cikin hawayen dake zuba kan kuncinta tace "na rasa dalilin da zaisa kuna kirana kazama bayan ina wanka a kalla sau  biyu a rana,amma babu komai,na maka Alƙwari kaga wannan kazamar ,i will have you and i will get you craving for more, Tana kai karshen maganarta ta kalli Nadiya kamar zata kashe ta kana tabar ɗakin,     Gyara tsayuwa Nadiya tayi tace "ouhh hamma yarinyar nan 'fa is insane for real bata da hankali," Amma wait yarda take maganar mamanta she's furious 'fa anya zuwanta gidan nan bashi da Alaƙa da mamanta?.     Kamar Mai tunanin Nameer Yace "tazo nan gidan ne saboda ni ,amma bana tunanin akwai wani abu da Ya tab'a haɗani da elderly woman,babu gaskiya, Wait sai dai 'in tana amfani dani ne amma bani ne Big target dinta ba,could it be you perhaps? "     Girgiza kai tayi tace "gaskiya bana tunanin haka,Amma koma dai menene we will get to the bottom of it,yanzu dai bari naje na shirya by 8 zamu raka su Fawzan Airport And naji Fauza nacewa Papa yace zamuyi having quick dinner,bari naje. Fita tayi kai tsaye ta wuce ɗakinta.         Bayan dinner d'in da sukayi suka dugunzuma dan zuwa kai su Fawha Airport, Mami ce tayiwa Anisa tayin zuwa saboda kar abarta ita kaɗai a gida amma tace a'a saboda tana san zuwa gun saurayinta bayan sun tafi ta sauke load d'in dake damunta cos she's horny af,sannan bawa kanta nutsuwa da takeyi da hannu baya kai mata gashi bata zo da dildo ba ko ɗaya gudun kar a samu matsala. Bayan fitarsu kuwa ta saci hanya bayan ta dirkawa Mahmood maganin bacci sannan ta bawa cook ɗin gidan karya akan zataje karbo saƙo ta dawo.     Sun ɗan jima kafun su Fawzan suka wuce jirgisu da zai tashi in 10min, Kamar kar su koma haka sukeji 'dan kafin Fauza ta wuce sai da tace"Papa kawai mu dawo Nigeria da school," "Ai lokacin da kuka kafe akan zuwa New york din babu yarda banyi daku ba,'dan haka idan kunga kun dawo Nigeria da zama dindindin to kun kawo mun kwalin Degree," Mami tafaɗa itama tana mai goge ƴar kwallar dake san badata na rabuwa da yaran nata. Dariya dukkansu suka saka a yayin da su suka shige, su mami kuma suka koma suka zauna suna masu san ganin tashin su, Tashi Nadiya tayi tace bari na ɗanyi using restroom, Wayarta ne yayi kara alamun saƙo Ya shigo, Da mamaki taga Evan wanda tunda suka rabu bai sake kiranta ko tura mata saƙo ba 'dan har tasa a ranta is for the best . Buɗe message ɗin tayi. "I wanted to act like nothing happened like we've never met saboda kin tambayi abu mafi girma a gurina,but naje nayi tunanin akai ,i cant do without you,so i will come back only when i get to know more about your religion,for you,i can convert duk da nasan da wahala but i will try with a pure heart,wait for me,i love you❤"     Tsintar kanta Tayi da yin murmushi,a bakin kofar shiga washing room ɗin tayi gware da mutum, Ɗagowa tayi tana mai shirin cewa sorry amma ta fasa sakamakon jin abunda zankaɗaɗiyar buduwar ta faɗa"watch it you stinky bitch,"     Cike da fushi Nadiya  ta jawo ta baya tace "You watch it fool," Hannu budurwar ta ɗaga zata ɗauke Nadiya da mari, Kama hannun Nadiya tayi tace"watch 'dan daga gani bakiyi kala da yan kasar nan ba so ki riƙe duk wani hauka da kika kwaso daga duk inda kika fito cos kasar nan da kike gani akwai maganin ko wanne irin jahili,"     Kafun tace wani abun Nadiya ta shiga ciki tana Mai jin takaicin haɗuwa da wannan sakariyar, Bayan ta fito daga bandakin tayo sink ɗan wanke hannunta , Da mamaki take kallan matar da tagama bawa wa na cikin ta, Zata yanki tissue ta rigata sa hannu a gurin tissue ɗin ta yanko tana Mai mika mata, Cikin ƙosawa Nadiya tace 'Mai kike so ne?     Murmushi tayi tace "kar ki bari mu sake haɗuwa saboda idan muka kuma haduwa saina saka zare da allura na ɗinke fitsararran bakinki,saboda tunda nake babu wani mitsiyaci da Ya tab'a kallona Ya faɗa mun magana makamanciyar wadda kika faɗa min,amma kinci sa'a kasar ku nazo ,sannan inaso ki sani ni Maimah Mai zuwa kasar wani ce na mulketa," Ɗafa kafaɗar Nadiya tayi tana Mai gyara mata kimono ɗinta da Ya sauka,     Buge hannun NadIya tayi tana Mai murmushi kana tace"shi mitsiyaci dama dole yayi wa wani kallan matsiyaci a duk inda suka hadu,Nayi tunanin kina da hankali a ɗan kallan ki Danayi ,ashe dai da mara hankali nake magana,well idan mun sake haduwa be My guest,idan ke mutuniyar banzace nima na iya zama yar banza, Office Card dinta Ta ciro a jakarta ta kamo hannunta ta saka mata tace "Nadiya bilal,fuskar dake bayan African Queens modelling room,naga kinyi kama da korarru idan kin rasa gurin saka kanki kizo zan baki aiki,akwai gurin sakaki.," Tana kai aya ta fita a gurin ba tare da ta tsaya jin mitar da so called Maimah keyi ba.     Koda ta fito kai tsaye motanta ta nufa tana Mai turawa Abdallah text ɗin ta wuce su haɗu gida.     Washe gari da safe bayan koya Ya tashi Ya shirya 'dan zuwa gun aikin sa baki ɗayansu suka haɗu dan karin kumallo, Bayan sun gaisa ne mami ta kalli Anisa wadda ta fito babu Mahmood tace "ina mahmood ɗin," Murmushi tayi tace yana bacci ne shiyasa ban fito dashi ba, Har a lokacin fuskar mami da murmushin da bazaka fassara ba tace"Ya kamata Nameer yazo yayi gyare gyare gidansa cos nasan yayi ƙura ku samu ku koma," Kafun Nameer yace wani abu Anisa tayi saurin kwacewa tace "A'a mami ,Mai zai hana mu zauna anan tukunna dan inasan Mahmood Ya tashi gidan da daddynsa Ya fara wasa".     Sipping coffee Nameer yayi yace"lallai kam inda na fara wasa." Dariya Nadiya da Abdallah suka saka a tare, "Cika baki Nadiya tayi da soyayyan ƙwai kana tace "its better ace kayi fucked up koda sau ɗayane a maimakon shiru "     Duka table ɗin mami tayi tace "Nadiya". Da sauri Nadiya ta ɗaga hannunta alamun surrender tace"yi haƙuri mamina bari ma nikam na tashi na tafi dan na ƙoshi bana san nayi Ƙiba," Kallan papansu dake faman musu dariya a hankali gudun kar mami ta ganshi tayi tace "pappy your princess is off zan tsaya yau a asibiti na kawo maka fav sushi ɗinka hope mami zataje cos da akwai party a Chan, " Tashi tayi tana mai kallan dagger din da Anisa ke watso mata, Har zata wuce ta dawo tace"Aunty Anisa,na manta ban tambayeki ina zakije ba cos yau naga kinyi kyau kina ta ƙamshi," Murmushi yaƙe Anisa tayi tace"nayima Hammanki ne ƙwaliyya amma babu inda zani,kinsan mace yar kwaliya ce,Kema ya kamata kije gidan wani" Ɗan turo leb'en ƙasa Nadiya tayi tace "ayya zaman loneliness zai maki yawa ,bari zamu san yarda zamuyi da Baby part ɗinki,akwai gurin da za'a ajeki a company na ,Gidan wani kuma kar ki damu soon baby" Dariya ta kuma sakawa ta juya tana Mai ɗago musu hannu alamun bye bye, Kallan Anisa dake faman yaƙe Mami tayi tace"kar ki biye Nadiya haka nan take ,kar ki ɗauki komai nata har zuci"     Cikin yanayi na yan duniya Anisa tace"La mami wallahi babu komai,Ai duk Yan gidan nan babu wadda nake so sama da Nadiya ,she's caring'," Murmushi mami tayi wanda kamar ana mata dole tace,so bazaki bimu asibita ba saboda kaɗaici ko kibi Nameer kiga company ɗinsa ? Cikin saurin katse Anisa Nameer yace"A'a mami sai dai ta biku amma nikam yau meeting ne dani har six,banda lokacin entertaining kowa.     Kafun mami tace wani Abu Anisa tace "wallahi babu komai mami dama nima ina san zuwa gurin Wata Aunty na ne ." Kada kai mami tayi cikin rashin san cigaba da sauraran Anisa ,dan wani irin mugun ɗacinta take ji a maƙoshi, Abdallah ne Ya fara tashi yana mai fadin mu mun Ta tafi taron Malaman Adamawa,mami kisa ɗanki a addua yau nine zan fa'tawa, Durƙusawa yayi dai dai iyayen nasu, Kallan juna Mami da Papa sukayi suka murmusa a tare suka ɗora hannunsu a kansa 'dan sun gane abunda yake nufi ,Addua suka masa yayi musu sallama inda Nameer shima Ya tashi yana mai musu sallama, Saurin tashi Anisa tayi tana Mai cewa "Baby bari na taka maka, " Jiyowa yayi yamata wani irin kallo kana yace "bana san kafafunki su sha wahala ,kiyi zamanki," Zata yi magana Papa Ya katseta ta hanyar fadin "rabu dashi kiyi zamanki,."     Badan taso ɗinba ta zauna yayin da shi da Abdallah suka taka, Kunshe dariya Abdallah yayi lokacin da Ya hango Nadiya na fitowa a ɗakin Anisa kamar b'arauniya, Dan mintsino Nameer yayi wanda shima yana ganinta suka saka dariya a tare, Kaɗa kai Papa yayi dan yasan yaran nan nashi are of to something 'dan yana kallan giftawar Nadiya shi yasa ya hana Anisa binsu, A parking space suka haɗu ,kowa matsa keynsa yayi motarsu tayi tsiwa, Motar Nadiya ce a tsakiya,kowa a bakin motarsa Ya tsaya, Kallansu tayi ta kuma saka wata dariyar tace "im sure this time around game ɗin Anisa Ya kare," Cos wayanta yanzu haka an fara bincike mun, And yarda nayi tempering bata isa ta gane ba insha Allahu yau sai mun kamata da wani abun, Ɗanewa tayi saman range rover ɗinta ta ɗaga Hannayenta dukka biyu suka sako nasu suka tafa, Cikin murna tace success ,faɗawa tayi cikin motarta tace sai anjimanku.     Kiss Abdallah yayiwa Nameer blowing yace "ina sanka Hamma chop kisses,kafun Nameer yace wani abu shima Ya shiga motansa dan barin gidan, Kada kai Nameer yayi yana Mai murmusawa ,tabbas yayi dacen yan uwa na gari masu sanshi. CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:13 PM] Chuchujay✍️: AHALINA     (Siblings of different fathers ) Book 2 'in Aure uku series         By CHUCHUJAY EPISODE2⃣1⃣➡2⃣2⃣    بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ     Cikin wani matsanancin fushi Anisa  ta shiga ɗakinta tana mai tunanin Abinda zatayi ta kawo karshen dukkan su kar ma ace Nadiya wadda a kullum ita ke shigar mata hanci da kudundune, Wayarta ta ciro ta danna Numbern Hajiyarta , Tana ɗagawa tace"uwar ɗakina ina buƙatar die detro," Cikin mamaki hajiyar tata tace "Mai kuma zakiyi da die detro , tell me ba abunda nake tunani bane ke cikin zuciyar ki. "     Yar ƙaramar dariya tayi da ta fahimci inda maganar tata ta nufa tace "trust me ,bazan tab'a commiting suicide ba , but ina san datse numfashin wasu ne,yau za'ayi babbar mutuwa a gidan Paki,ina san ayi masu mutuwar da zasu tarwatse su daidace ,shi yasa nake neman wannan killer poison ɗin a hannunki wanda zanyi amfani dashi na datse numfashin Umaimah paki,saboda itace mutum mafi girma a cikin waɗanda suka bawa mahaifiyata Gudunmuwar baƙin ciki,dan haka Dole nayi amfani da ita wajen bawa iyalanta dafin da suka bani tit for tat,Sannan bayan haka ,a hankali kuma ina jikinsu bayan ukunta Zan kunna masu wuta cikin dare kowa na gidan ya mutu,yana ɗaya daga cikin babban dalilan da suka saka naƙi yarda ya Kaini gidan sa ,dan Allah kiyi mun delivery nashi ,dan shiru uwar ɗakin nata tayi kana tace shikenan Anisa indai kinji zuciyarki ta gamsu da hakan just Do it ,finish everything ki dawo ,the house need you around , Murmushi tayi bayan ta gama wayar ta kalli mahmood tace "im Sorry amma bana tunanin kaima zakayi escaping wannan fate ɗin domin a gurina amfaninka Ya ƙare so lokacin da gidan nan zaici wuta kayi hakuri dan kana ɗaya daga cikin abincinta , Kamar yaran yasan Mai take faɗi Ya saka kuka ,sai da yayi Mai isarsa kana ta ɗaukesa ta fara basa nono tana Mai faɗin "sadaqa. "     Ko minti talatin Anisa bata gamayi da yin wayar da take ba saseen police guy ɗin da Nadiya ta bawa aikin a boye ya tura mata da Recording ɗin yana Mai fadin"Nady wannan enough evidence ne da zai kaita prison,ɗan murmushi tayi tace "saseen My guy calm down ,zamu Kama Anisa and kaima nasan you're eager amma kasan Mai nake so? So nake Ya zamana mun kamata a act ɗin yarda bazata tab'a escaping ba , kai dai ka cigaba da mun monitoring wayanta nagode sosai ,im glad to have a frnd like you. "     Bayan sun gama wayan ta saka sauraran wayan da Anisa ɗin tayi tana Mai jinjina rashin Imani irin na Anisa da bata da niyar tunani na biyu wajen hallaka yan gidan da jaririn da ta haifa da cikin ta,lallai rashin imaninta ya kai wani matakin da babu Mai sakata ta bari, Amma wani abu da ta rasa mai bata amsa shine yarda Anisa ke ikirarin zata kashe mami kamar yarda taji suma suji, Shin wanne abu ne sukayi mata har haka da har take neman rayuwar kowa a gidan ? Tasan babu mai bata wannan amsar indai ba taje ta tunkari iyayensu ba domin yarda ta fahimci abun wani abu da ya shiga tsakanin mahaifiyarta ne da iyayensu, Wayarta ta ciro tana mai ƙara kiran guy ɗin dake mata bincike ,yana dauka tace "about Anisa inason kayi mun bincike sosai akan mahaifiyarta Sameera, Daga ɗaya bangaren yace "abunda nake san kiranki akai kenan,binciken da mukayi mahaifiyarta Sameera tana da tsohowar alaƙa da parents ɗinki wanda a binciken da mukayi ma har mun gano a baya ita mahaifiyar Anisa taso Dr Imam paki Wanda akwai wani scandal da ya tab'a faruwa wanda a da kamar da ita but im not sure ,amma dai main abunda yake kawai shine mun samu babban labari akan shigar Anisa gidan wanda fansa ce ta mutuwar mahaifiyarta wanda ta dangantasa da dalilin Dr Imam da Umaimah ne." Dan shiru tayi tana Mai san tuna wannan sameerah wadda duk inda hankalinta Ya tafi ta kasa tunawa amma tasan tabbas a bakin iyayanta zataji wanda Ya kamata ace tuntuni sun san Mai ke faruwa. Lokacin lunch nayi kamar yarda tayiwa Papa alƙwari kai tsaye restaurant ɗin da tasaba ordering tayi ordering sushi.     Kai tsaye asibitin nasu ta tafi tana mai jin wani irin daɗi cos jikinta Ya bata lallai ƙarshen Anisa yazo a gidansu ,ita ta fara zuwa, kai tsaye bayan an shaida mata Dr paki na last floor ta danna floor ɗin bayan shigarta Elevator wanda shine zai kaita inda asibitin Ya mallaki falo da ɗaki, Soyayyar iyayenta na burge ta Wanda sau da dama take kwaɗayin samun masoyi kamar Papa wanda yake mutuwar san Maminsu,duk da Akan samu sab'ani tsakanin ma'aurata amma nasu bashi da yawa saboda sun fahimci junansu sosai,Evans ne ya faɗo mata tun sakon da Ya tura mata bai sake kiranta ba ko tura mata wani saƙon wanda wani lokacin takanji abun a ranta amma sai ta danne tana Addu'ar Allah yasa Its for the best.     Knocking tayi a bakin kofa bayan isarta ,izini aka bata ta shigo, Zaune ta tarar da Papa kan couch da system a cinyansa yana ganinta Ya faɗaɗa murmushin sa yace "Ashe dai princess ɗin Papa da gaske Take zata kawo masa sushi," Zama tayi kusa dashi tace"Papa is my Bae " Before anyone else dole na bar komai na kawo masa sushi and remember nace maka yau akwai surprise party a asibitin nan buɗe masa Take away ɗin tayi tana Mai sake faɗin yes Papa maza kaci kar mami tazo ta saka maka rani ita ma ga nata Ai amma idan tazo naka zata sawa ido,     Dariya yayi yace "wannan haka yake princess ɗin Papa bismillah,yana kai ɗaya bakinsa mami na buɗe kofar tana Mai fadin"Honey its lunch time and na maka fave ɗin ka," Ɗago kai tayi dan kallansa amma idanunta Ya sauka kan Nadiya sannan goganta wanda ke fama aika sushi baki, Ƙaramar dariya tayi tace "a'h bazakaci fave ba tunda dai favorite daughter ɗinka ta kawo maka favorite sushi ɗinka ," Zama tayi kan couch na mutum ɗaya tace "what's the occasion?" Kafun Nadiya tayi magana sukaji knocking bakin door ɗin, Ɗan kallan Papa mami tayi ko shi ake nema amma kuma no worker is allowed here tafi tunanin na gida ne dan haka tace yes? Come in, Nameer da Abdallah ne suka shigo suma hannun su dauke da take away ,kallansu mami tayi tace "menene wai babban occasion ɗin yau da dukkanku kuka baro aikinku kukazo nan," Zama sukayi inda Nameer ke faɗin ,"Mami yaushe rabon da muyi having lunch tare ,so we just decided yau mu baku surprise sannan At the Same time na sake tabbatar maku da cewa banyi disappointing ɗinku ba," Ƙaramar envelop Ya aje kan center table ɗin dake kusa da Mami, Kallan envelop ɗin mami tayi tana Mai ɗauka idanta na kallansu ,babu wanda Ya san me Take ɗauke dashi cikin ɗakin dan ko su Nadiya bai sanar ma maganar takardarba, Da Mamaki mami ta karanta result ɗin DNA ɗin wanda ke ɗauke da sunan Nameer dana Mahmood sannan a result d'in da take kallo yana Mai shaida mata cewa babu wani abu na jini da NAMEER da MAHMOOD suka haɗa, Aje result d'in tayi tana Mai murmusawa tace "Papa wai mu Nameer zai maida Kananun yara a wannan stage ɗin, Miƙa masa takardar tayi wanda yana gama dubawa taga wa Washe haƙoransa cike da farin ciki yana Mai faɗin "Alhamdulillah Kina kalla Mami dama kinsan ance Allah ba azzalimun bawansa bane,"     Ɗan karamin murmushi Mami tayi tace "Papa ban yarda wannan result ɗin gaske bane cos result ɗin farko da akayi bana tunanin akwai wani mistake saboda a cikin asibitin nan akayi sa and bana tunanin akwai Mai guts ɗin da zai sake result ɗin which im sure yaje yayi faking nasane ,so Nameer munsan kayi mana ba dai dai ba and bamuyi alfahari da hakan ba but please ka daina ƙokarin danne wannan laifin naka it wont work".     Idan kuma nace miki mami ba ƙarya yake ba sannan na baki hujojina fa? Nasan nima zakice na haɗane ,bansan Hamma yaje sake wani DNA d'in ba amma nayi imani da Allah ba ƙarya sakamakonsa yake ba saboda Mami Anisa is not who we thought she was,yarinyar nan is an assassin tazo gidan mu ne dan ɗaukar fansa ,Anisa tana using Hamma ne dan ci mako ke da Papa.     Da mamaki Papa yace "mu kuma?" Kaɗa kai Nadiya tayi tace "Eh Papa,Anisa yarinyar wata sameerah ce wadda a binciken da nayi nake sanin cewa kuna da alaƙa da ita tsohuwa ,sannan Anisa tazo gidan mu ne dan ɗaukar fansan mutuwar mahaifiyarta sameerah d'in,and yarinyar nan is a snake ,tana ƙarkashin wata kungiya dake bada kwangilar kisa wanda a maganar da nake maku ta kashe wajen 25 people on a mission sannan she was a stripper a newyork and a drug dealer,taje gidan yari bama na kasar nan kaɗai ba ,duk yarda Zan faɗa maku Ya wuce nan,tana da haɗari sosai"     Badan na tsaneta bane Ya saka nake making up zancena nasan Mami zata iya cewa haka,inada evidence Mai kyau sannan maganar da nake maku a yanzu yau da dare tana da mission na kashe mami wanda a wayarta da nasa ake bibiya tayi mentioning wani poison wanda ke kisa nan Take ,shes going to use it on Mami,sannan bayan nan zata sakawa gidanmu wuta ta ƙona kowa har da Mahmood.      A zabure Papa yace "kinaso kice mun tazo ne dan kashe mun mata?" Shine Take using iyalina ? Tabbas tayi babban ganganci wanda sai taji dama batayi ba, Wayarsa Ya ɗauka yana Mai faɗin"yaya ma za'ayi mukasa fahimtar wani abu har tazo gidan mu karkashin roof ɗina tana san kashe iyalina,ban tab'a tunanin rashin ɗa'a irin na sameera zai tab'a Ahalina a yanzu ba,How on earth zaka sama yaranka mentality na daukar fansa wanda nasan itace sila,Mai ma akayi na daukar fansa?     ,Kama hannun Papa Nadiya tayi tace "Papa duk yarda Zan faɗa maka wannan sheɗaniyar yarinyar Ya wuce nan cos akwai manya dake goya masu baya,babban damuwarmu kuma anan shine tayarda zamu cire ta a rayuwarmu babu wanda Ya ji koda ciwo,yarda tayi using dinmu kamata yayi mu cimmata tabazata itama muyi amfani da ita wajen kamata dumu dumu,and na riga nayi involving SWAT nasan kuma dole zata shiga hannu muna jira kawai tayi mistake ne wanda im sure zatayi yau da dare .  ,"     Nikam Papa wacece wannan sameerah ɗin? Sannan Mai ne Ya saka Take san ɗaukar fansa Akan AHALINMU Abdallah Ya tambaya da ƙaguwa.     Ajiya zuciya Papa yayi yace"tare mukayi secondary school har zuwa jami'a da Uncle ɗinku KB mijin ƙanwata Afnan,ni dashi mun kasance aminanine inda Sameera ta shiga cikin muka dawo abu ɗaya bansan sona Take ba bayan kuma na sani na tabbatar mata babu wannan batu tsakanina da ita,i thought ta hakura muka cigaba da zumunci dan har gidanmu tana zuwa tayi kwanaki, Lokacin da na hadu da Maminku a city hospital na nuna ina santa cos babu wata ɗiya mace da nake ji araina bayan ita har yanzu kuwa, Murmushi dukkanninsu sukayi, Cigabawa yayi yace "lokacin da sameerah ta bayyana it wasn't a nice thing dan haɗuwar farko saida sukayi Faɗa da Maminku,kasancewar Maminku boss lady Ya saka ta sa sameera a gurinta inda dalilin da yasa ta tsaneta kenan,so bayan ta koma gidan mu ta samu karbuwa gurin Nana kakata wadda take ganin babu yarda za'ayi Na Auri Maminku saboda kawai tayi AURE UKU yara uku,wannan damar sameerah ta samu ta ɗinga yin amfani da Nana wanda ta bamu ciwan kai bayan Aure, Da taimakon Allah dana Maminku Wadda tayi playing role ɗin da bansan ta iya ba ta saka sameera confessing wanda sai bayan shekaru masu yasa take faɗa mun,a process ɗin kuma Nana ta juya baya ga sameerah wadda dalilin hakan Ya saka sameera shaƙe Nana ta faffasa mata baki, Afan Ya saka aka kulleta daga karshe kuma akayi freeing ɗinta wanda bana cire ɗayan biyu shine dalilin da Ya saka yarinyarta tazo wanda na tabbata tayi poisoning mata zuciya ne ,ni ban ma sake jin wani labarinta ba sai daga baya KB ke Faɗa mun tayi Aure .     Shiru sukayi kafun Nameer yace yanzu Ai anzo dai dai gurin sannan yakamata ace kamar yarda Nadiya ta faɗa muyi mata lamb'o mu kamata Cikin ruwan sanyi, Nadiya Zamu samu SWAT ɗin suyi surrounding gida a kamata a act ɗin,     Tafa hannu Abdallah yayi yace "So mission on ,yau Anisa zata gane cewa ba ko wanne AHALI zaka shiga kaci galabarsu kai tsaye ba muddin suna tare da juna ,mu ɗin bata sani ba tsintsiyane maɗaurin mu ɗaya."     Kallan Mami da tayi shiru Nadiya tayi tace "Mami menene?" Wata kwalla dake shirin zubo mata ta goge tace "kawai ina farin cikin yarda kuke tsaye ma juna ne a lokaci dani mahaifiyarku idanuna suka rufe ,Allah ya sani dama ina da doubts Akan Anisa domin ban tab'a jin santa ba koda sau ɗaya ba ,amma dannewa nake gudu kar na Zab'i nawa na cutar da ɗan wani ne,Bani da abunda zance illa Allah ubangiji Ya saka maku albarka Ya kula da bayanku da gabanku, Duk da iyayenku maza ba ƊAYA ba amma kuna masu Kara tabbatar mun da cikinku ɗaya,haka nake san ku cigaba tsakaninku da kannenku domin kune madubin dubawarsu.     Matsowa kusa da ita Nadiya tayi ta Rungumeta inda Abdallah na Ganin haka shima ya rungume ta,murmushi Papa yayi yana Mai kallan Nameer yace kai bazaka je bane? Ƙasa Nameer yayi da kansa yayi murmushi kafin Ya rungume Papa yace"Ni kai Zan bawa hug Papa it been a l'ong time i really miss it," Tapping bayansa Papa yayi yace Allah yayi maka Albarka.     A tare suka fito kowa da zuciya fes cos it been a l'ong time da sukayi having lunch tare haka,a zaman har skyping sukayi da yan uku wanda suke ji kamar su fito ta screen ɗin, Daga nan kowa Ya Kama hanya dan komawa kan aikinsa . ************     Iyayen  nasu suka fara shiga gida,a falo suka tarar da Anisa wadda ke zaune kamar tana zaman jiransu, Suna Shigowa ta taso da farin cikinta hannunta ɗauke da mahmood tana masu sannu da zuwa, Murmushin yake mami tayi lokacin da taga dining table a cike da kololi, Kallan Anisa wadda ke bin idanta da kallo tayi kana tace "naga dining dinnan a cike wanne irin abinci ne cook yayi," Cike da ladabin ƙarya Anisa tace "wallahi Mami nice ina fatan ban laifi ba ,nace ne bari nayi abinci yau ganin dukkanku baku gida ,da ƙyar mahmood Ya barni nagama yana ta kukan missing grannies ɗinsa," ƙarasa maganar tayi tana Mai miƙawa Mami Mahmood , Cike da tausayin yaran Mami ke kallansa inda gefe guda kuma da ta juya ta ga Papa yana takawa zuwa sashen sa, Ɗan wasa tayi masa kana ta miƙa mata shine tace "bari na shiga na watsa ruwa nasan kafin nan Yaran sun dawo sai mu haɗu a ci abincin baki daya."     Faɗaɗa murmushi Anisa tayi lokaci da Mami tabar gurin tace "Allah sarki ,yau zakici abincin surukarki wanda zai kai ki kushewa ,bama ke kaɗai ba har da iyalinki."     Tana wannan zaune su Nadiya suka shigo su uku suna labari wanda Ya basu dariya, Kallansu Anisa tayi tana Mai jin kamar ta harbesu a take ta huta,gyara yanayin fuskarta tayi lokacin da suka shigo ciki, Da yaukinta ta nufi gurinsu tana Mai faɗin oyoyo Baby, Hannunsa Ya ɗaga alamun dakatar da ita yace "kar ki fara wannan dani abeg," Kafun tace wani abu Ya Kama hanyar da zata sadashi da ɗakinsa,Abdallah na Ganin haka shima Ya kama gabansa, Nadiya ta juya zata tafi ke nan taji an rukota, Juyowa tayi da mamaki tana kallan Anisa tace "lafiya dai ko?"     Killer smile Anisa tayi tace "lafiyarce ta kawo haka,babu abunda na tsana a rayuwa ta kamar ina yiwa mutum magana Ya shareni,amma tunda Ya zamana mijinane yamun hakan na yafe zamu haɗu a other room,amma ke kam ya kamata ace kin zauna mun ɗanyi hira ta yan uwa ,ko Ya kikace,gashi yau abinci ma na babbar suruka zamu ci, Na tabbata a baki maganar ta burgeki,mai zai hana ki rabu da ɗan Arna ki Kama na musulmai ayi a wuce gurin duk da keɗin saura ce,. "     Hannu Nadiya ta saka a fuskar Mahmood wanda ke lafe a hannunta tace "Allah sarki mahmood ,ina tausayinka ,Allahn da Ya baka numfashin insha Allahu bazai wofintar da kai ba," Ɗago da kallanta tayi kan Nadiya tace"Nasan ba lallai kinsan wanene mahaifinsa ba sabida irin adadin mazan da kike bi,dama da karfin da kike sakawa wajen tsoma bakinki a al'amurana shi kika saka wajen nemo wa wannan yaran mahaifinsa ki basa idan shima ba ɗan iska bane irinki, Kama bakinta tayi tace"ooo p faɗama bata baki,yi hakuri cikin wasu lokuta ƙanƙanni nayi tunanin dangantaki da mutanen kirki na mana duk wani wanda Ya kasance yana hulɗa dake ɗan iskane." Kafun Anisa tasamu damar cewa wani Abu Nadiya ta fara tafiya 'dan bari gurin.     Damƙe Hannu ɗaya Anisa tayi tana Mai bin Nadiya da kallo a zuciyarta tana Mai ƙwantarwa da kanta hankali 'dan muddin tabi Nadiya yarda zuciyarta ke tafarfasa ɗin nan to zata kasheta asirinta kuma Ya tonu dan haka ta bawa kanta hakuri ta koma ɗaki dan shirin fitowa itama. Sakamakon rashin samun Update ƙwana biyu ina da babban uzirine ,amma yanzu na dawo zakuna samun update yarda kuka saba, Nagode CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:14 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's ) Book two 'in Aure uku series.              BY CHUCHUJAY✍🏽 EPISODE2⃣3⃣➡2⃣4⃣   بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ   Zazzaune kowa yake domin cin Abincin da Anisa ta dafa ,amma a zahiri kuwa dukkan su fargabace sukeyi dan baza suce ga wanda aka sakawa poison ɗin ba, Nadiya ce ta kalli Mami tace "Mami we are risking this im sure ba ko wanne abinci Anisa ta sakawa guba ba cos ba shine plan ɗinta ba,yanzu babu mai cin abincin nan sai ta fito,duk abincin da tayi insisting bawa Mami shine poison,she's not that fool enough da zatayi poisoning namu duka, Nasan cin Abincin abune Mai haɗari cos wane Ya sani everything can happen ,zata iya sake plan ɗinta a koda yaushe but this time around im sure tayi making mistake wanda Mami ne kawai target ɗinta.     Nadiya na rufe baki Anisa na Takowa zuwa dining Area ɗin tana Mai Washe baki tana faɗin"baku fara ci ba,?" Hannunta dukkansu suka kalla wanda yake ɗauke da ƙaramun bowl,a Take kowannensu Ya gane inda gubar yake for sure,     "Ai abincin nan basshi ciyiwa babu in law ɗaya tamkar da dubu kamar ki yarinyata. " "Papa Ya faɗa yana Mai danne urge ɗin cin ƙaniyar Anisa "     Zama tayi tana Mai faɗaɗa murmushinta tace "Allah sarki,ina Chan ina making wa Mami basise ne ,dan a al'adarmu sirika takan haɗa kir da hannunta ta kaima surukarta taci ita kaɗai."     Karamar dariya Nadiya tayi tace "Ai kuwa bakiji yarda Yawuna ke yawo ba,ba tasting ne ," Yatsa Anisa ta karkaɗa tace "no wannan na mother in law ne,Kema naki yana nan zuwa Zan maki Mai daɗin gaske,yanzu dai na Mami ne, Murmushi Nadiya tayi tana Mai ciro pin ɗin dake kanta tace "Abdallah Action," Tasowa Nadiya tayi kamar zata leka cikin Basise d'in,tana zuwa ta saka silver pin ɗin cikin Bowl ɗin yayin da Abdallah Ya riƙeta gam gam , Wani irin back kick ta bashi wanda Ya sakasa faɗawa yana Mai rike cikinsa,ciro pin ɗin Nadiya tayi ,kamar kuwa yarda tayi expecting Ya zama baƙi alamun akwai guba kenan a ciki, Tasowa Nameer yayi yana Mai tafa Hannayensa guda biyu yace "Your game is over Anisa Idris meta ,you've come to the end of the game Ya kamata ace munyi maki rounding up tunda naga Alamu bama kisan inda zaki kai wasanki ba,"     Cikin leda Nadiya ta saka Pin ɗin tana mai faɗin "Ai brother baka san funny abun ba shine yarda ta Zama fool gaban mu tana tunanin ita kaɗai ta iya wasa ,to ga iyayenki,kinsan dama turawa sunce two heads are better than one,idan Kina ganin ke assassin ce dake kisa anyhow ba Tare da tunanin hakkin rai ba to yau kin ɗauki mission Mai wahala dan mu da kike gani AHALINE wanda babu wanda Ya isa Ya taka mu idan har muna da goyan bayan juna,"     Wata irin super Anisa tayi ta ɗauko table knife ta saka dai dai wuyan Mami kamar gilmawar iska, Saka gurin tsinin tayi Akan wuyanta ta saka wata irin dariya tace"yes kun samu lago ne ta hanyar yaudara,amma sai me?" Nasan iyanzu kunsan wacece ni sannan menene Ya kawoni gidan nan,wani babban abu da baku sani ba kuwa shine ,cikin kiftarwar ido Zan iya ƙarar da AHALIN da kuke burga akai ,duk yarda kuke tunanin wallahi na wuce nan, Dukkan ninku ku haɗe mun a guri guda,idan ba haka ba yanzu zaku rasa tsohuwar banzan nan and i wont think twice lokacin da Zan saka wannan wuƙar cikin jijiyar nan Mai Motsi ta wuyanta and trust me bazata ƙara wani shurawa ba zata baƙunci lahira.     Ƙokarin matsawa gurinta Papa yake cikin fushi Nadiya ta rike sa tana Mai ɗaga hannayenta sama tace "kiyi hakuri zamuyi yarda kike so," Alamu tayiwa su Nameer da Su matsa ,babu musu kowannensu ya matsa suka haɗu ta gurin dining a yayin da Anisa ta bawa kofar da zata sadaka da Falon Baya , Riƙe Mami tayi tsam tace "ina jin daɗi idan naga mutum a gabana jikinsa na rawa sai naji kamar an sakani cikin aljanna,a yanzu ma abunda nake ji kenan musamman idan na kalli wannan shegiyar yarinyar Nadiya wadda ke ganin tafi kowa ,naji kina da komai,ga kuɗi ga family Mai kyau,amma yau da kike ƙarƙashina fa ? Sai yarda nayi daku sannan ina san ku sani dole ku zabi wanda zai mutu ko uwarku ko kuma mijin uwarku ,dan dole guda ɗaya ya mutu, A lokacin da mahaifiyata na gadan mutuwa bata gushe ba saida ta sake jadada mun yarda imam paki da karuwarsa Umaimah suka wulaƙantata suka tozartata bayan yayi mata fyaɗe Zuri'ar gidan su suka juya mata baya suka ƙaryata ta ,suka mata korar kare a lokacin image ɗinku da reputation ɗinku yafi na kowa ko? Ku godewa Allah ni dana tashi zuwa maku da case ɗin fyaɗe na ban bata image ɗin gidanku ba a duniya amma na b'ata na zuciyarku ".     Dariya Mami ta saka duk da yarda take jin wuƙar a wuyanta amma bakinta bai mutu ba,cike da tsana irin ta sameera tace"banyi mamakin maganar da kika faɗa ba wadda ta fito daga bakin sameerah ,dama Ai maƙaryaciyace ,amma abunda yafi bani mamaki shine yarda tana ƙokari komawa gurin wanda Ya halicceta amma sai da ta durawa ƴarta gubar ƙaryar da ta saba , Bance kiji nawa ba amma inaso ki sani babu wanda yayi wa sameera fyaɗe sai dai ita da ta takurawa rayuwarmu har Allah yayi mana maganinta,"     Danna wuƙar Anisa tayi da karfi wanda Ya saka Mami saka wata irin ƙara yayin da yaran da Papa sukayi ƙoƙarin tasowa amma kowa Ya tsaya sakamakon Tsawar da Anisa ta daka tana maiyi masu alamu da su koma su zauna inda suke, Kama jelar gashin Mami tayi wanda akayiwa All back tace "idan bakinki Ya sake faɗin sunan mahaifiyata tabbas sai na baki mutuwar da zaki roƙeni na kasheki lokaci ɗaya ki huta,duk wani makircinki da iskancinki da kikayi a lokacin yana tafin hannuna sannan ina san ki sani lokacin ki Ya wuce yanzu namu ne ,ko ince nawa saboda hatta ita tsagerar yarinyar da kike da ita yau tana ƙarƙashin ikona saboda ina rike da weakness ɗinta,     Cikin kwantar da hankali Nadiya tace "what on earth do you want Anisa ,Mai kike so ayi maki?" Nuna Nadiya tayi ta wuƙar tace "Good question ,ina san mijin Umaimah babban munafukin nan Ya dawowa da Mahaifiyata budurcinta da rayuwarta da ta rasa ,idan kuma bazai iya ba sai ku zaba ko shi ko ita ,dole za'ayi ɗaya cikin biyun nan shine abunda nake so."     Tasowa Nadiya tayi tana Dariya wadda ta ɗauki Anisa da mamaki, Tafi Nadiya ta fara tana Mai Takowa inda Anisa take, Nunata Anisa ta fara da yatsa tana faɗin"kar ki kuma gangancin Takowa kusa dani,"     Murmushi Nadiya tayi tace idan nayi zaki kashe Mami ba? To kashe ta mana indai zaki iya, Sake danna wuƙar Anisa tayi cikin ciwan da tafara jiwa mami tace "One step Nadiya just take one step and im gonna kill this old hag.     Kafun Anisa tayi Aune taji an kamo dukkan Hannayenta ta baya an murɗesu, Da sauri Nadiya ta taro mami dake ƙokarin faduwa inda take Papa Ya taso yana Mai kiran sunan Mami a kidime,Kallan Abdallah yayi yace "maza Abdallah je dauko first aid box". Da gudu Abdallah ya tafi ɗaukowa yayin da Nameer Ya saka saban hanky ɗin dake aljihunsa gurin ciwan.     Takawa Nadiya tayi tana kallan yarda Anisa ke ƙokarin ƙwatar Kanta daga hannun ƙatti biyun da suka rukunkumeta, Tafi Nadiya tayi Mai sound biyu a gefe ɗaya ,yayin da ta sake wani Mai sound biyu ɗin a gefe ɗaya ,matsawa tayi daf da Anisa tana Mai ɗago hab'arta da hannu ɗaya tayi wani sound na tausayi da bakin ta tace "Ya kika ga yarda nawa wasan Ya juya ,"Hannunta ta ɗaga sama tace "Allah sarki,kina tunanin zamu zauna ne Akan hannunmu ki kashe mu ki wuce sai kace wasu kaji? " You must be a fool idan har koda sau ɗayane kin yarda da hakan, Duk gogewarkanki baki kai karfi da girma na yan uwan taka ba. Kuskure guda ɗaya kikayi wanda shine nuna mun ke ba mutuniyar Arziƙi bace tun farko, Dama i had My doubts amma kikayi min Clearing a ranar da kike sake jadada mun mu agololi ne .       Wata irin dariya Anisa tasa tace "Kina tunanin kun ci galaba akaina ne?" na yarda kun sameni off guard amma ku sani bazan je prison ba ,i refuse to go,ba ku san kungiyar da na fito daga ba ko,muna karkashin Strong Mafians wanda a yanzu idan nayi commiting suicide sai sunyi wiping duk zuriar ku .     Dariya Nadiya tasa kafun tace be My guest, Kafun Anisa ta farga Nadiya ta ɗauke ta da mari,bata bari ta fito daga shock ɗin marin ba ta ɗauketa da wani tace"wannan marin Na disrespecting Mami nane da kikayi ,ɗayan kuma na yiwa Papa sharri ne ,ƙara mata wani tayi tace"wannan kuma nayiwa Hamma na ƙazafi ne da kuma kawo yaran da baki Chanchanci kawowa duniya ba,you're a disgrace to All mothers ,sannan inaso ki sani wannan karan tunda zaki prison ta hannun mu sai na tabbata kin samu sentence na life 'in prisonment sannan Mafian da kike taƙama da Babu abunda suka isa suyi cos you've messed with the wrong people , Kiyi ta addua kar su bibiyeki a Chan dan yanzu haka maganarsu da kika fara anyi recording dan bada hujja akanki a kuto, Mu haɗu a court,saseen take her out.     Handcuff aka saka mata a hannu yayin da matar da ta saka mata handcuff ɗin ta kaɗa ƙeyarta , Tirjewa tayi tana Mai kallan Nadiya tace"kafun naje prison ɗin sai da na tabbata na bar maki tukuici,"Yarona Mahmood kila da dake akai DNA za'a samu Positive result ,cos ƙaninki ne wanda na samu da Ubanki Belal ta hanyar zina . Tana kai ƙarshen maganarta ta juya ta cigaba da tafiya tana Mai kece dariya.     Wata irin juwace ta ƙwashi Nadiya,Tana ƙokarin faɗuwa Nameer ya Tare ta,wasu irin hawaye Taji suna mata yawo a kunci ɗaya bayan ɗaya, "Kamata Ka kaita kan kujera Nameer tayaya yazama tukuici a gurinki bayan wanda take ikirarin Ɗansa ne baki da alaƙa dashi, Mami ta faɗa duk da tana cikin raɗaɗi. "Haka nan taji kirjin ta yayi mata wani irin zafi bata san lokacin da ta fashe da wani irin kuka ba. Babu wanda yace mata tayi shiru dan ko ance tayi shirun ma bayi zatayi ba , Haka nan ta gama batare da ta cewa kowa komai ba ta wuce ɗakinta, A hakan nan ba Tare da kowa yace komai ba suka wuce ɗakunan su inda Mami tasaka Mai aikinsu ta ƙwanta da Mahmood tunda dama ana basa madara.     Washe gari haka nan kowa ya tashi da abunda yake damunsa ,breakfast ma kowa daban yayi ranar,Basu suka tashi haɗuwa ba dukkansu sai Wurin 10 , Nadiya ne ta fara magana inda take cewa"Mami saseen yace ankai maganar Anisa court amma yanzu tana kulle gobe idan Allah ya kaimu za'ayi Zama ,babu wani Complication Za'a Yanke Mata Hukunci Tunda Akwai Evidence Sosai Da Yake Pointing Kanta ,     Mami takama hannunta tace "kar ki damu Nadiya ,babu abunda Ya haɗa ki da bilal kar ki ɗorawa kanki damuwar Abunda Anisa ta faɗa maki,and jibi nida Nameer da Abdallah da Papanki zamu kai mahmood gidansu gurin mahaifinsa"     Kukan da take dannewa ne Ya ƙwace mata tace "Mami still jininsa ke yawo a jikina ,shine yayi silar kawoni duniya,im pretending kamar komai is okay amma Its not cos a kullum idan na tuna jininsa ke yawo jikina sai naji kamar na buɗe jikina na kwashe jininsa," And mami ki kalli Mahmood fa,yaro ne bai masan komai ba a duniya ,ki kalla ta hanyar da aka samesa,uwa bata gari ba haka zalika uba,har gwanda ni Zan daki kirji nayi alfahari da samun uwa kamar ki, Kamo hannun Mami tayi idanunta na zubar hawaye tace "Mami 'dan Allah kar ki maidawa Bilal mahmood ,yaran abun tausayi ne ,koda za'a basa shi ba yanzu ba,dan Allah mami nasan da wuya amma ki taimaka ki bawa ƙanina mahaifiya ta gari da baya dashi. ,"     Shiru Mami tayi tana kallan Nadiya yayin da zuciyarta ta karaya sosai, Hannunta da taji Papa Ya dafa ne yasaka ɗagowa ta kallesa, Cikin kwantar mata da hankali yace"maganar da Nadiya ta faɗa abun a duba ne ,ni kaina tun jiya da maganar na ƙwana ,we can adopt him kamar Yarda Nadiya ta faɗa gidan Bilal ba gurin da innocent yaro kamar mahmood zai tashi bane,na tabbata we can give him a Good life.,"     Ƙwallace ta ciko idanun Mami tana Mai kallansa tace "ka karbi yarana wanda Bakai ka haifesu ba amma ka basu uba ,baka tab'a nunawa koda sau ɗaya ba Akan ba naka bane sannan yanzu zaka karbi Yaran mijina wanda ni kaina bana da alaƙa dashi,Shin wane irin zuciya ne da kai,? Why are you this kind?"     Cikin kwantar mata da hankali yace"kar ki damu matata,idan baya da Alaƙa dake yana da alaƙa da Nadiya sannan kar ki manta Nadiya na ɗaya daga cikin yara mafi soyuwa a zuciyata ,sannan shi ɗa Ai na kowane kika san wanda zai mana rana,kar ki damu Daga yau Mahmood Ya Zama ɗaya daga cikin AHALINMU ,insha Allahu zamu basa kulawa kamar yarda zamu bawa namu."       Cikin kuka Nadiya ta rungumesa tana mai faɗin"Allah ya baka Aljanna mafificiya Papa,kai babban mutum ne Mai babbar zuciya ,Allah Ya kula  maka da zuriar ka ko bayan babu kai."     Sallamar da akayice ta katse masu hanzarinsu, A tare baki ɗayansu suka kalli ƙofar ,Baba maigadi ne Ya shigo, Abdallah ne yace "barka Baba lafiya dai ko?"     "Wata lafiyarce ta ƙaraso ɗaga cameroon." CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:14 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book two 'in Aure uku series        By CHUCHUJAY ✍🏽 EPISODE2⃣5⃣➡2⃣6⃣    Cikin takunta na ƙasaita da isa ta fito daga bayan Baba Mai gadi wanda suka gama rigima kafun ta shigo,dan tsabar isa har cewa tayi sai tayi silar barin sa Aiki a gidan , Tsoro yasaka yayi mata iso jin tafara maganar sanadiyar barin sa Aiki gidan tunda bai san menene matsayinta a ciki ba .     A zabure Nameer Ya tashi yace"Mai kikeyi anan?" Cikin mamaki Nadiya ma ta Kalleta tace "Nima dai abunda nake shirin tambayar ta kenan Hamma ka rigani,ina kasan wannan rasa kunya beran tankar ,dan wannan matar a gamon da mukayi na farko nasan bata da ɗa'a and im sure bibiyata take yi wanda shine yasaka ta zo gidan nan,gashi ni kuma a yanzu bani da lokacin ta dan Allah ka fitar da ita daga gidan nan dan ban shirya ɗaukar models ba im sure gurin zama ta rasa,"   Murmushi tayi ta karaso ta zauna akwatinta da kit ɗin ta wanda baba Mai gadi Ya dauko mata gabanta,hannunta kuma ɗauke da lollipop tana tsotsa, Ajiyar zuciya tayi tace "Nadiya kalli ya wuce mana ,abunda Ya faru tsakanina dake a airport rashin sanin juna ne,na tabbata da ace munsan juna a lokacin farin ciki zamuyi na haɗuwa da juna,amma yanzu tunda na gano wacece ke ina farin ciki na samun sister Mai irin taste dina ,komai Ya wuce," Kallan mami tayi tana Mai faɗaɗa murmushinta tace"daga gani wannan ce mom ɗin mu,ga dad,barka da gida."     Cike da mutukar fushi Nameer yace"JAMAIMA watch it sannan kafun ranki yayi mutukar b'aci kizo ki bar gidan nan," Kallansa Mami tayi tace"menene Haka NAMEER?" Saboda mai ranta zai b'aci and wacece wannan d'in daga gani kasanta ,yanayin ka kawai ya nuna mun you're not pleased da ganin ta,meke faruwa?.     Mutuwar zaune Nadiya da Abdallah sukayi jin sunan da NAMEER Ya ambata,so wannan ce Jamaimah, Nadiya na ƙokarin magana Jamaimah ta rigata ta hanyar faɗin"Mom kiyi hakuri da yarda na zo maki baku gayyace ni ba cos im high class nasan yarda zuwan baƙo uninvited yake ,amma Mom ni ba baƙuwa bace ba,ni ƴarkice saboda tsakani na da NAMEER akwai igiyiyoyin Aure guda uku,."     AURE? Mami da Papa suka maimaita Kalmar da mutukar mamaki. Cikin yanayi na ko 'in kula Jamaima tace "uhum,bai faɗawa kowa ba kenan,"Juyowa tayi tana Mai kallansa yarda yaka tafarfasa kamar zai ƙone tace "baby na faɗa maka lokacin da mukayi Aure Akan Kagama gujegujenka da duk wani abu a zakayi idan ma Aurene kayi amma kasani 'ina nan Zan dawo rayuwarka,which im sure a yanayin da na sameka baka da Aure wanda hakan yana nufin ka rike mun alƙwari ,menene abun boyewa yan gidan ku, tho nima na boyewa mahaifina maimartaba Rais amma mahaifiyata babbar gimbiya tasan da maganar ,magana ake tayi min aure nikuma bana san wanda za'a Aura mun,infact bani da niyar bautawa ko wanne lamido da sunan sarauniya wadda ta basa mulki bugu da ƙari kuma bana san aikata laifin Aure Akan aure tunda dai niɗin matar Aure ce kuma ina san mijina so na hakika 'dan haka na yanke shawarar barin kowa da komai Nazo gareku," Kallan mami da Papa tayi waɗanda suke speechless tace"ina fatan zakuyi haƙuri dani ku ƙarb'eni a yarda nake ta bangarena kuma nayi alƙwarin zanyi iya bakin kokarina wajen ganin na ƙwantar da kaina gareku a matsayin ku na surukaina duk da abune wanda ban iya ba," Gyara zamanta ta sake tace "kuyi haƙuri ban samu damar gabatar maku da kaina ba,sunana Jamaimah Rais ,yar asalin garin cameroon haifafiyar masarautar Dilah," Ni kaɗai nake gurin iyayena sannan nice ke da hakkin nada lamido Ta hanyar Aure,haka al'adarmu yake ,ni kuma ina san ɗanku shi yasa Na bar komai domin sa.     Hannunta NAMEER yakama yace "tashi kibar gidan nan Jamaimah kafun raina yayi mutukar baci naki Kema Ya b'aci,kizo ki koma inda kika fito." Tsawar da Mami ta daka masa itace ta saka Ya saketa , Kallansa tayi ranta a mutuƙar bace  tace"samu guri ka zauna ,Bana san iskanci yanzu Zan b'ata maka sosai da sosai." Kallan su Nadiya tayi waɗanda a kallo ɗaya zakayi masu kasan cewa sun san da maganar Jamaima,ƙaramar dariya tayi tace "so its true,fuskar kannenka ma Ya faɗa Sun san komai so nida Papanku ne yan iska waɗanda bamu da darajar da zamu san abunda kayi ko," Katab'a zuwa kace kana san Aure munce baza muyi maka ba? Shine har zakayi Aure a wani guri NAMEER bamu sani ba? Yaushe zamu samu peace sau ɗaya a gidan nan ne,jiya da daren nan muka fita daga wata fitinar gashi wata ta mana sallama, Tashi tayi idanunta cike da ƙwalla , Cike da tashin hankali NAMEER ya bita yana Mai faɗin"mami i can explain please," Da fitina cikin idanunta ta juyo tana kallansa tace"idan ka sake taku ɗaya ka biyoni sai na sab'a maka ,Zan maka abunda zakayi dana sani nima nayi,sannan bana san na fito naganka kai da yarinya Chan a cikin gidan nan ,ka ɗauke ta tunda Allah yayi kana da naka gidan ka kaita,Ai kaine ka haifi kanka baka neman shawarar kowa kaje kayi abinda kaga dama da rayuwarka."     Durƙusawa yayi a gurin yana kuka saboda irin tsananin bacin ran da Ya gani a cikin idanun Mami,yana wannan kukan Papa ya gifta ta gefensa ba Tare da yace masa komai ba yabi bayan matarsa ,     Tasowa Nadiya tayi ta Dafasa tace "Hamma wannan kukan bashine solution ba,Ka tashi yanzu kamar yarda Mami tace zamu san yarda za'ayi ," Tasowa Abdallah yayi shima yana Mai faɗin"hamma we will sort everything out insha Allah." Tashi yayi yana Mai kallan inda mami tayi kana Ya share hawayensa Ya maida kallansa kan Jamaima wadda take mamaki zaman da yayi yana kuka, Tasowa tayi tace "ni Bansan menene abun tashin hankali ba Akan maganar Auren nan,naji ba'a kyauta ba amma Ai the damage has been done maine abun kuka ,"     Cikin wani yanayi na b'acin rai Nadiya Tace"na tabbata baki san menene girman abunda kika aikata ba ko nace baki san menene ake kira da mutunci family ba shi yasa zaki tambaya menen abun kuka." Barin gurin tayi 'dan idan ta cigaba da Zama a anan gurin zata yiwa Jamaimah wulaƙancin da har abada bazata manta ba,   Da wani iri yanayi NAMEER Ya kaleta yace "kisan inda dare yayi maki domin bana tunanin darenki yana tattare dani," Cikin nutsuwa Abdallah yace"hamma idan har Auranka kai da ita kaima kasan Aurene maganar ta Kama gabanta bai taso ba," Yarda mami ta faɗa ka ɗauketa ku tafi gidan ka 'in yaso daga baya komai zai gyaru.     Cikin ido Nameer ya kallesa inda shi kuma Ya bashi assurance da ido, Bai ce da ita komai ba ya shiga ɗakinsa ɗan ɗauko mukullin motansa dana gidan.     Zama abdallah yayi kujerar dake kusa da ita yace"ni tabbata ba kisan wanene hamma ba,ta iyu kin Aure sa amma bana tunanin kinsan menene ma'anar Aure ,nuna lollipop ɗin da Take sha yayi yace "na farko wannan alawar da kike tsotsa gaban su Mami kina magana cikin kalamai marasa da'a Shine abu na farko da zai fara baki matsala,'dan a iya zuwanki yau na tabbatar ladabinki da sauki, Ta iyu a inda kika fito kowa yana duƙa maki amma annan kuwa Babu Mai duƙa maki muddin baki sauke girman kai da yake damun ki ba dan akwai sa, Anyi kuskure kuma ba wai ance ke kikayi ba,dukkaninku kunyi amma ki sani abunda kike taƙama dashi na Aurensa to Allah da Ya halicci Auren Ya halicci rabuwarsa ,idan kuma Kina san ƙarkonsa a dole kisan wanene Nameer da abunda Ahalinsa suka ƙunsa." Bai jira jin ta bakinta ba Ya bar gurin.     B'in sa Jamaimah take da kallo hannunta riƙe da sweet ɗin da bataga wani aibu ba dan tasha a gaban ko wane,wannan Shine karo na farko da wani Ya zauna Ya daddara mata, Tabbas Family ɗin Nameer is interesting,tana san sabo da baƙon yanayi 'dan haka tana maraba da wannan. Tana wannan tunanin taga gilmawar Nameer   Ya nufi ƙofa, Kallan akwatinta tayi da kit ɗinta cikin wata irin shagwababiyar murya tace "baby bazan iya ɗaukan abunnan ba is heavy babu wasu maids ne around here?," Jin babu motsin kowa sannan yafita a Falon ya sakata yarfe hannu tana Mai jan akwatin da kit din tabi bayansa. CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:15 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book two 'in AURE uku series          By CHUCHUJAY✍🏽 Episode 2⃣7⃣➡2⃣8⃣ *' بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ     ACCRA GHANA.     Kallo ɗaya zakayiwa dattijuwar matar dake zaune kan katafariyar couch ɗin dake cikin katafaren mansion zaka gane inyamura ce saboda irin yanayi na hasken fatarta wanda yawancin inyamurai suka da akwai ,yar gayu ce wadda a kallonta ma ba sai wani Ya faɗa maka hakan ba,MRS Ella Hans kenan mahaifiya gurin Evans, Cikin wani irin yanayi take kallansa yayin da shi koma yake durƙushe kan gwiwowinsa a gabanta kansa a ƙasa,da harshenta na igbo tayi masa yare a yayin da take cewa"Evan ka fara magana,ban fahimci maganar kana san converting ba for what? Saboda yarinya ?kana san yarinyar musulmai shine zaka yi converting ,you are a born christian and kasani barinka addinin mu is An abomination,ka cire yarinyar nan a ranka zaifi maka sauki,muna da kyawawan yaran igbo kamar sune sukayi Kansu ,you choose one,ga Amarachi cousin dinka ,yarinyar nan ba karamin sanka take ba amma kana nuna wa kamar baka san tanayi ba,just dare me i wont tolerate this. "     Zama yayi Ya kamo hannunta yace "Mommy please ba ina san converting bane saboda Nadiya ,i Had to go through My bible again over and over again,jesus said i am a man(john 8:40) And mommy a musulunci ma shi mutum ne, And mom yace "i am a son of man(mathew,11:19)" And God is not a man Mom,haka a musulunci shi ɗan mutum ne bana Allah ba , Yace "God sent me only To the lost sheep of israel (mathew15:24,mathew 10:5-6)" Yace Allah yafisa girma a (john14:28). Ya aikosane dan yayi ba a matsayin Allah ,bai aikosa dan a bauta masa ba amma dan ayi masa bauta shi kaɗai(matthew 20:28). "He said i never claim tO be God because i have God To whom i cried and prayed to (matthew 27:46 and Matthew 26:39). "He said i cant do anything on My Own i Do only what God commands me to Do(john 5:19,30). Sake riƙe hannunta yayi gam gam yace "Mommy mun sani but we still Call him Son of God" Ƙwace hannunta tayi tace "bansan mene yake san juya maka tunanin ba,im sure muslim girl d'in Chan ce,and komene zakace a cikin bible da ka karanta yesu ɗan Allah ne haka muka yarda dashi dukkan Kaka da kakani,so kar ka nemi ka chanza "     Marairaice fuska yayi yace"Mommy abunda na lissafa miki wanda bible Ya faɗa is islam,saboda cikin ɗan abunda na sani a musulunci duk ya kunsa,and Trust me mommy Nadiya na ɗaya daga cikin hujja ta na ƙarban musulunci amma badan soyayyarta kawai ba saidan gamsuwa da naji hankalina da zuciyata yayi da islam,i sense peace there." Da wani irin kallo da uwa takewa ɗanta idan Ya faɗa wata harka da ta yarda da zuciyarta da hankalinta akancewa ba dai dai bace tace "Oge ,islam addini ne na yan ta'adda they are all terrorist ,bana san ka ƙare a hell fire,kullum idan kaji an'a kashe kashe sune,duk wani kungiya na kashe mutane sune ,"     Licking lips ɗinsa yayi 'dan yasan yana da l'ong way kafun Ya shawo kan ta Mommynsa duk da kuwa ita macene Mai saukin kai, "Mommy dan wasu na ta'addancin da sunan musulmaine ba shine yake nuna duk wani musulmi terrorist ne ba,wasu sunayi ne dan bata addinin da kuma bacewa da sukayi ko kuma wata akida da manyansu suka saka masu a zuciya ,yana nufin kenan christians dake kashe kashe suma kowa Ya zama ɗan ta'adda kenan muddin yana cikin addinin? " Akwai Good muslims out there da idan kikace su kashe maki goat ma bazasu iya ba ballantana ɗan adam,bai kamata muna yiwa juna kallo mara amfani ba bayan munsan akwai innocent one's out there,and masu kashekashen Chan suna kiran Kansu musulmaine amma basu san menene ma musuluncin ba, Kamar yarda na faɗa maki it means peace and a ciki nake hango peace ɗina da naki dana Dad dana sister na mercy , Saurin ɗaga masa hannu tayi tace babu peace ɗinmu a ciki ,kai dai da kagano naka kaje kayi tayi. Tasowa yayi Ya zauna a kusa da ita yana Mai sake  kama hannunta yace "Mom wallahi idan Ban Auri Nadiya ba Zan mutu ,idan kuma ban mutu ba zan haukace ,idan ban haukace ba kuma bazan kuma moruwa ba,sannan musuluncina Shine babban abunda zai sa na samu Nadiya da Peace."     Da sauri tasa hannu ta toshe bakinsa tana Mai kaɗa masa kai tace "God forbid ,babu wanda zai faru da yarona ,indai kuma Nadiya ne na shirya zuwa Nigeria magana da mutanenta,and na yarda bazan maka dole Akan ka zauna kan addinin mu ba,idan ka Aureta im sure a hankali zaka gane gaskiya har Ita ka dawo da ita hanyar dai dai,amma for now kayi abinda kake so Evans Mommy na tare da kai and zan baka dukkanin goyan baya ." Rungumeta yayi ƙam ƙam yana Mai jin wani irin dadi yana ratsa dukkan wani jikinsa,yadarta yake nema amma Ya riga yayi converting sannan ko bata yarda ba bazai hakura ba a hankali zaina cusa mata ra'ayinsa, Raba jikin sa yayi da nata yana Mai gano yar karamar kwallar dake gefe idanunta ,hannunsa ya saka daidai inda ƙwallar take Ya goge yace "Mommy wata rana da zatazo ki yarda dani kice gwanda danayi converting cos im sure ranar zaizo."    " Wanene yayi converting ,hope ba gizo kunnena kamun ba? Mahaifin Evans, MR craig Hans Ya faɗa a yayin da Ya tsinci maganarsa ta karshe da Ya shigo gidan, Saurin goge hawaye mahaifiyar Evans tayi tace "don't start it craig,Evans yayi converting and bana tunanin Laifi ne cos kaima daga wani addinin ka biyuni nan kar ka manta you were a jew and My love turned you a Christian "     Zama yayi yana Mai shafa gemunsa yace "bazan damu ba sai naji idan Naji ba Islam Ya koma ba." Cikin haɗe rai tace "kafaɗa dai dai,He's a muslim now ," Yana ƙokarin fara kunfar baki Ta dakatar dashi saboda ita ɗin a tsaye take ta fannin magana dan 'in ta faɗi ɗaya baya ƙaucewa .     Tashi yayi ransa a mutuƙar bace yace"kar ki manta Ella muslims suka kashe kakana and muslims sune manyan maƙiyan Family ɗinmu dan haka kafin yaranki yaje yayi abunda zai dame shi Ya dame mu kisan ta inda zaki gyara cos curse ɗin da kakata ta aje ma duk wani danginmu da Ya koma musulmi zai kamasa sai dai idan har Kina so yaranki Ya talauce yakuma rayu babu jininsa ko ɗaya." Yana gama maganarsa Ya bar Falon.     Dukan kirjinta tayi a hankali tana Mai jin wani abu yana Mai tsaya mata a kirjinta tace "God ,God have mercy on me" Kama hannunta Evans ya kuma yi yace "mommy kinsan ban tab'a yarda da superstitions ba and bazan fara yarda dasu yanzu ba,babu abunda zai faru dani,Na yarda da Addinin dana ƙarb'a zai kareni daga dukkan wani curse da yake akwai ,Ballata na ma ban yarda da wani curse ba, Duba agogonsa yayi yace mommy lokacin sallah yayi let me Go and pray zamuyi magana more idan na dawo , Har yakai baki kofa tace"Evans you're walking on the wrong path My child."     Murmushi kawai yayi mata baice komai ba Ya bar ɗakin yana Mai jin kamar an sauke masa wani irin nauyi a ƙirjinsa , Bayan yaje yayi sallan Azahar a masallacin da Ya karbi shahada Ya biya gurin wani abokinsa GodFavourite wanda shine Ya fara saka masa interest nayin Tattoo a gefen cikinsa da bayansa wanda da fari yayi ta cewa ayi masa Permanent amma Ya kafe Akan A'a saboda any time zai iya gogewa saboda dama bawai dan yana masifar so bane yayi,sannan gashi a ranar daya karbi musulunci Imam ɗin sai da yayi masa maganar Tattoo Ya faɗa masa da wuta za'a Goge masa Ranar gobe ƙiyaman,dama ba Mai zama har abada yayi ba ,menene yayi zafi,ba ƙaramin tsoro wutar da ake ta faɗa masa take basa ba,dan haka Dole yayi ƙokari wajen ganin ko yayane Ya kauce mata.     A bar ɗin da suka saba haɗuwa Ya tarar dashi ,Cup ɗin Whiskey ɗin da yake sha Ya basa yana faɗin "Man where have you been" Kallan wine d'in Evans yayi kana yasa hannu guda Ya tura masa yace "i don't do alcohol  anymore And nazo gurin ka ne kazo ka raka ni". Yar dariya favour yayi yace"Man don't tell me that What i heard was true" Kaɗa kai Evans yayi yace"its beyond tunda gani gabanka ina san ka tashi yanzu muje gurin tekashi Ya goge mun wannan Tattoo ɗin na jikina My religion is against it."     Kaɗa kofin giyar Favour yayi ƙanƙarar ciki na motsi yace "that's sad man,tho i wont Judge you ,but Bro you gonna deprive yourself duk wani enjoyment na rayuwa cos muslims na living boring life ne,no Alcohol,no clubs ,no Amazing sex Before marriage ,Zero 1 night stands Bro ko masturbation ɗinan fa i heard that islamically is haram,you and your body again ,You wont even have the space to steam out your seed your self,juyowa yayi yana Mai kallan Evans da kyau yace "ina ƙokarin suggesting maka Dick pierce da nayi ,omo Bro i had sex With juju this morning and it was hell because she oath not to leave me saboda yarda ring ɗin ke kara mata pleasure,its so sad that you're still a virgin and more ka shiga addinin takura. "Murmushi Evans yayi yace "ban san inda Bible yace maka duk abun nan da ka lissafa a musulunci Ya hallarta a Christianity,a good Christian yana avoiding duk wani abu da ka lissafa a yanzu , "     Shiru favour yayi kana yace "zaka iya  zama a addininka sai ka kare duk abun da na lissafa why do you convert." Dafasa Evans yayi yace "babu abunda zan faɗa maka ka fahimta dan haka kawai ka tashi muje ka Kaini inda za'a cire mun abunnan Ya dameni already."     Dariya favour yasa yana Mai ƙarasa shanye wine ɗinsa Kana yace"lets go man you're My gee for life ,be an idol worshiper and imma love you equally ."     Yana tunani kiran Nadiya amma ya hana kansa cos yana san yaje mata ne a mutum as pure as honey , Dan suna ma ita yake so ta bashi. A/N: A page ɗinan wanda yaji kamar cin fuska Ya yafe mun sannan Note im not trying to say this religion is better than this,akwai christians readers hello im not saying ku juya cos addininku ba dai dai bane i have no place, i just state' the fact . Allah yasan dai dai ,sannan ya yafe mana baki ɗaya. Chuchujay✍🏽 [3/6, 5:16 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book 2 'in AURE UKU series            By CHUCHUJAY ✍🏽 Episode 2⃣9⃣➡3⃣0⃣ بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ     Cikin Yauƙi Jamaimah ke takawa dan zuwa motar da Nameer Ya shiga ,ganin Ya wa motar key tasan tabbas idan bata hanzarta ba zai tafi yabarta Ya saka ta ja akwatinta gudu gudu sauri sauri ta nufi motan tana Mai faɗin "Baby mana wai menene hakan?" Buɗe bayan motar tayi ta saka akwatinta dan kit din kana ta koma passenger seat ta zauna, Tun kan ta rufe ƙofar da kyau Ya fafareta dan har sai da ta saka ƙara saboda yarda ta tsorata, Tunda suka fara tafiyar har suka isa gidan bai ce mata komai ba hakazalika itama dan ganin yarda Ya haɗe rai kamar an aiko masa da saƙon mutuwa, Bakin katafaren gidansa dake cikin GRA ya tsaya yana Mai yin horn,sau ɗaya yayi Mai gadin gidan yazo da gudunsa Ya buɗe masa dan yasan motar Nameer sarai, Bai tsaya kula gate man ɗin ba Ya nufi ma'adanar aje mota Ya aje, Shi Ya fara fita Kana ita , Get man d'in da Ya tako garesu ta kalla da wani yauƙin wulaƙanci tace "kai zo ɗauki min akwatina ka shiga dashi ciki sannan kabi mun shi a hankali dan yayi costing salary dinka sau goma."     Da mamaki Nameer Ya juyo yana kallanta dan a haife Mai gadin Ya haifeta, Hannayensa Ya saka a kugu yayin da Mai gadin Ya nufi akwatin dan dauka amma Ya tsaya a lokacin da Nameer yace "Baba sulaiman bari mata akwainta ka koma kan aikinka dan aikinka yafi ɗaukan akwatin nan." Babu musu Baba sulaiman Ya juya yana Mai faɗin Angama ranka shi daɗe.     Buɗe baki tayi tawani shagwab'e fuska tace "yanzu dan Allah Baby mene hakan,Mai zaisa kayi humbling ɗina gaban Mai gadi kaskantacce,wannan ai salan kaja mun raini ne ina matar gida. Karamin murmushi yayi Ya Kalleta a kyau yace "Jamaimah kenan,kina bani mamaki,ke gani kikeyi kamar ke kinfi kowa a duniya saboda kawai an haife ki gidan sarauta ko? Ku gani kukeyi kowa ma banza ne saboda kuna da mulki ko? Bari kiji da kyau ki kuma saurareni,abunda kikayiwa iyayena Yau yana daya daga cikin abunda zaisa bazan tab'a sakinki ba sannan bazaki tab'a samuna miji ba muddin ke wulakanci shine jigon rayuwarki,sannan zan nuna maki ke ba kowa bace face mutum wadda idan kika mutu kasar da za'a saka kaskantacen almajiri kema nan za'a sakaki ,kilanma nashi kabarin yafi naki idan yafiki aiki mai kyau domin abinda baki sani bs shine wulaƙanta dan adam kawai zai halaƙar dakai,. Abu Mai muhimmanci kuma da nake san ki sani shine  a kasarki ne kike gimbiya amma a ƙasata a gida na a matsayin Matata ke bakowa bace sai wadda zata zauna tayi mun biyyaya tayi ibadar Aure,idan kina so fa kenan,amma duk ta inda kika bullo nima na iya bullawa ta gurin ni dake kuma shege Ya fasa,kina wannan wulƙancin kuma wallahi zanyi Aure har mata uku musha soyayya ke kuma ki sha wulaƙancinki ke kaɗai tunda shi kika zab'a      Yana kai ƙarshen zancen sa Ya juya dan shiga cikin gidan,binsa tayi da ido tana Mai jin zuciyarta na mata wani irin zafi musamman da Ya kawo mata maganar Aure,Cije leb'enta na ƙasa tayi tace "ina sanka Nameer sannan kai nawane ni kaɗai ,bakuma zaka chanza ni daga yarda nake ba ,haka nan zaka karb'eni domin wannan sarautar a jinina take babu wanda ya isa Ya cire mun wannan izzar ." Da haka tabi bayansa da kayanta, A falon dake ihun Naira ta tarar dashi tsaye hannunsa cikin aljihu ya juya mata baya wanda ya tabbatar mata da jiranta yake, Aje akwatin tayi ta taka garesa ,cikin wani irin salo ta saka hannunta ta ƙugunsa ta rungumesa ta baya wanda sai da Ya saka shi ajiyar zuciya,idanunsa Ya rufe gam yana Mai jin jikinta kwance a nasa kamar dan shi akayi, Lafar da kanta tayi a bayansa cikin wata irin shagwab'abbiyar murya tace"Baby ban iya faɗin im sorry ba da na fada maka koda zuciyarka zatayi sanyi,a jininmu yake faɗar Kalmar haƙuri tana bamu wahala,amma komene nayi maka bazaka iya barinsa Ya wuce ba idan ka tuna saboda kai na baro  komai nawa nazo gareka ,i love you very much Nameer sannan ni banyi tunanin zuwana gidanku zai jawo abunda Ya jawo ba da zan nemeka ne ko ta yayane na sanar da kai tunda address ɗinka  ma a company dinka na samu,kar ka saka na shiga wani Hali ,ka kalleni mana da kyau,nasan kaima kana jin abunda nake ji akanka gareni,cos ni macene da babu Mai ganina da tayin soyayya ya dauke ido,please Baby."     Ƙaramun murmushi yayi Mai sauti da tagama maganarta ,tabbas yana san Jamaimah amma soyayya bata rufe masa ido ba Ya zauna yana kallan wanann rashin tarbiyar tata dan hatta a kalami bata da tarbiyya wanda dole Ya gyara mata zama tasan cewa mulki ba hauka bane,sannan sai Ya gasa masa aya cikin ruwan sanyin da bazata taba sanin lokacin da zata faɗa masa sorry ba mara iyaka, Duk da yana jin kamar yayi ripping duk wani kaya da ke jikinta saboda irin rungumar da tayi masa amma ya danne lust dinsa Ya kama Hannayenta Ya b'anbare su daga jikinta Ya juyo yana kallanta yace "Gimbiya Jamaimah Rais,tashen ki yana burgeni,wato baki iya faɗar sorry ba sannan kike ikirarin Kina sona ,okay barka da zuwa rayuwar Nameer Babu gayyata , " Ɗaki ɗaya Ya nuna mata cikin ɗakuna biyar d'in dake jere da juna yace "ga ɗaki Chan ki kai kayanki sannan kiyi amfani dashi," Cike da mamaki ta juyo ta kallesa tace"ni bazan zauna ni kaɗai ba a ɗaki idan Babu kai sannan naga gidan dagani sai kai ,ina yan aiki dan ni wallahi bazan iya aiki ba",     Baice mata komai ba Ya juya dan shiga ɗakin dake nasa yace "idan bazaki iya aiki ba gimbiya JAMAIMA zaki iya komawa gidan ku ,amma ki sani da Aurena zakiyi ta yawo dan wanann karen nima yin kaina bazan sakeki ba. Yana kai karshen maganarsa Ya shige ɗaki na huɗu dake daga Chan ƙarshen corridor Ya barta tsaye.     Tab'e bakinta tayi taja kayanta tana mai faɗin"zaka biyu ne indai muna gida ɗaya".     Bayan shigar Nameer shahararren ɗakinsa kan gadonsa Ya faɗa yana Mai duba lokaci ƙarfe Ɗaya da rabi na rana,wayarsa Ya ɗauko yayo ordering pizza dan bashi da komai na abinci gidan sannan pizza ɗin yake sha'awa amma yana fita zai siyo mata kayan abinci duk da kuwa yasan ba iya girkin tayi ba amma a hakan sai Ya gyara mata zama tasa ita ba kowa bace. Wayarsace ta fara ruri,Nadiya ke kiransa, kira ɗaya Ya ɗaga,conference ne su uku,daga ɗayan bangaren Nadiya tace "Hamma are you okay?" Ajiyar zuciya yayi yace "im Okay Nadiya and nasan yarda zanyi da Jamaimah Yes i was planning to talk about her da su mami idan komai Ya lafa cos ina santa ,we made mistake amma Aurenmu a ko ina Aure ne wanda ya ɗauro,amma yarda tazo wa su mami dole ne nayi da gaske wajen ganin na gyara mata zama." Daga ɗayan bangaren Abdallah yace "Hamma ka dai kula kar ka shiga hakkin ta cos tun ranar da aka ɗaura maku Aure hakkinta ya hau kanka.     Rufe idanunsa Yayi kamar yana gabansu yace"Insha Allahu bazan cutar da ita ba ,Ni dai alfarma ɗaya zakuyi mun wanda shine ku tayani wa mami magana da Papa dan Allah." Assuring ɗinsa sukayi inda Abdallah Ya fara fita a wayan Akan zaije wani taro da aka gayyace, Yar hira Kaɗan suka taba da Nadiya wadda duka akan lallashin junane kafun sukayi hanging Call ɗin .     Pizza ɗinsa ce tazo ya fita ya shigo da ita, A ƙaton dining table Ya zauna bayan Ya ɗauko holandia da cup, Ya buɗe zai faraci ta fito a dakin nata cikin buguwar riga mara Nauyi baƙa wadda ta ɗauki farar fatarta sosai, Saurin ɗauke idanunsa yayi akanta yana Mai gutsurar pizzan da Ya ɗauko, Cikin wani irin Yanayin ta tako garesa tana Mai yarfe hannu tace"Baby pizza God abunda nake craving kenan." Zama tayi tana Mai ɗauko cup d'in da Ya zuba hollandia ɗin tayi sipping,bai hana taba sanann shima bai hanata sha ba ,a haka suka fara cin abincin suna shan hollandia ɗin a cup ɗaya yana Kara masu, Bayan sun gama Ya kalleta yace "anjima zan kawo Food stuffs zanki fara girki".     Wata irin dariya ta saka har tana ƙwarewa tace"amma wasa kake ba?" I mean hatta ruwan wankan kaimun ake a gidan mu ,ni ko ruwan zafi bansan Ya zan ɗaura ba. Tashi yayi bayan ya goge bakinsa yace "Ai kin iya kunna data dan haka kiyi browsing," Wayarta dake gefenta Ya ɗauka yasa numbernsa yayi dialing tana shiga Ya kashe yana Mai aje mata yace "Ni zan fita ki kula mun da gida sannan bathroom ɗina yayi datti kije ki wanke mun,bana san na dawo nagansa haka nan."     Kafun tace wani abu Ya fita a gidan, Murmushi tayi bayan fitar sa tace "abu na technology ,kafun ka dawo na samo yar aikin da zata wanke maka bayin amma ni kam sai dai a soni a lallab'a ni. "     CHUCHUJAY ✍🏽 * [3/6, 5:17 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers ) Book two 'in Aure uku series        By chuchujay Episode 3⃣1⃣➡3⃣2⃣.    NASREE VENUE. Cike Nasree Venue yake ,katafaren guri da aka ƙirkiresa saboda taro irin na manyan malamai da walima, Taro ne ake a gurin na manyan malamai waɗanda kana kallansu kasan malamai ne na gaske da gaske , Duk cikin su malami ɗayane yaro wanda bazai wuce shekaru Talatin da tara ba da haihuwa, Wani dattijan malami ne Ya tashi yana Mai gabatar wa ta buɗe seminar ɗin da suka taro domin ita, Kiran babban baƙo aka fara wanda shine Abdallah amma bai ƙaraso ba.     Tunda ya iso harabar gurin yake jinsa gashi nan dai amma hankalin sa ba kwance ba baki ɗaya, Daliban da suka taru dan bawa ilimi a gefe Ya kalla bayan Shigarsa gurin bayan sa da masu basa tsaro, Yana shiga Ya samu gurin da aka tanada dominsa ya zauna , Bayan wasu mintuna aka gayyacesa domin zuwa kan stage yayi jawabi, Tafi guri Ya ɗauka inda shikuma ya taka yana Mai faɗaɗa fara'arsa , Bayan yayi sallama yafara jawabinsa cikin iyawa da sani, Bayan wasu lokuta ya bada filin tambaya inda yake amsawa duk wani Mai tambaya cikin hikima da ilimi, Daga chan baya guy d'in dake baya ne fuskarsa ɗauke da face mask Ya ɗaga hannu alamun zaiyyi tambaya inda aka basa dama yayi, Daga zaune mic na hannunsa yace "akaramakallahu munajin labarai akanka wanda muke da yakinin gaskiya ne amma muna so ka sake sanar mana da gaskiyar akan maganar tunda mu nan kowa yanaso ne a ɗora ka a kujerar shugaban matasan malamai," Tambaya ta anan kuma itace"shin menene gaskiyar zama mahaifinka ɗan shan jini wanda Ya tara dukiya da kuɗin jinin mutanen da basuji ba basu gani ba,sannan mun tsinci labarin cewa ka gaji wani abu daga cikin dukiyarsa ta haram ,Shin menene gaskiyar Al'amarin?" Shin ka zama babban malamine a yarda kake yanzu dan kawai ka boye tabon mahaifinka da baka san mutane su faɗa?     Daga kusa dashi ɗayan yace "Haka maganar take dan Babu wanda bai sani ba dan hatta mahaifiyarsa ance kafun ta Auri mijinta na uku abu yayi ta yaɗuwa Akan suna zaman daduro ne ." Daga nan sauran abokan da suka zo tare suka fara fadin "a faɗa mana gaskiyar Al'amari," Take jikin Abdallah Ya fara karkarwa dan a rayuwarsa ta duniya babu abunda bayaso kamar ace yau ana masa magana kan mahaifinsa ko Akan clip ɗin mahaifiyar sa da yayi yawo a baya wanda yake ƙanzan kurege , Haka nan yaji jikinsa Ya fara kyarma musamman da yaga kowa kallan sa yake yana jiran yaji ta bakinsa sannan ga yan jarida kowa na faman haska masa camera suna san ɗaukar zazzafan shayi ,wani irin jiri yake ɗibansa,cikin nutsuwa ba tare da yace komai ba Ya fita daga kan mambarin yana mai jin kamar zai faɗi, Ɗaya daga cikin waɗanda suke basa tsaro ne yayi saurin zuwa Ya kamosa inda suka taimaka masa suka fitar dashi a gurin yayin da kowa ke ihu da ikirarin Ya dawo Ya fadi gaskiyar abinda ake faɗa ɗin yayin da shikuma yake jin muryoyi da yawa suna masa tsiwa a kunne , Yana zuwa bakin motarsa hannu Ya ɗagawa wanda Ya  kawosa inda Ya fahimta yaja baya, Ya jima a motar shi kaɗai yana san kansa Ya dai daita kafun yaja motar yabar harabar gurin, Shikadai yake bulayi a titi dan baya san zuwa gida a haka,so yake yayi kuka sannan yana so wani Ya ara masa kafaɗarsa yayi  ,bashi da kowa a wannan lokacin da Ya wuce yan uwansa biyu,Nameer da Nadiya waɗanda bazaiso takura masu da damuwarsa ba Ya ƙara masu ciwo Akan wanda yake damunsu,hakazalika iyayensu sunfi kowa shiga damuwa dan me zai ƙara masu da nashi,     Duk cikin yan uwansa shine wanda Ya samu uba mafi muni wanda Ya barmasa tabo mafi muni,duk yarda yaso Ya nuna He's okay amma abun yaci tura He's not and yau Ya kara tabbatar da He's not, Duk ƙokarin da yake wajen zama mutum nagari amma sai da aka samu waɗanda suka binciko bakin mumunan bayansa suka yab'a masa a wajen taro mafi muhimmanci gurinsa,a gurin taro da matasan dalibai ke dubansa a matsayin abun koyinsu manyan malamai suke ganinsa da daraja amma a yau magana ɗaya wadda take dole tana jikinsa ta zubar masa da dukkan wannan kimar , Yana wannan tunani tunannin ya juya kan sitiyarin motarsa ya nufi gidan Auntynsa shatuh wadda sau da dama takan basa shawara ga damuwarsa sannan yaji hankalinsa Ya kwanta da shawarar saboda iirin shakuwa da yayi da ita tun yarinta,sau tari idan komai yayi masa zafi gidanta yakanje yayi Clearing kansa na kwana biyu.     Yana isa bakin gate ɗin yayi horn ,Mai gadin na lekowa yaga motarsa babu tambaya Ya buɗe masa,ganin bai kulasa ba Ya saka shi tabbatarwa da lallai yau Abdallah ba kalau ba. Parking motarsa yayi yana Mai ajiyar zuciya kana ya fito yana Mai takunsa cikin nutsuwa kamar babu komai a cikin ransa amma ransa fal yake da baci da damuwa , Yana ƙokarin shiga sashen yaji yayi gware da mutum inda manjan dake riƙe a hannun Mai fitowar Ya zubar masa jikin farar shaddarsa ɗa tayi worthing kuɗi masu yawa, Bama ta shaddar yake ba tukkuna, ɗaga kai yayi ransa a mutuƙar bace yana san ganin fuskar wanda Ya ƙara masa bacin rai cikin wanda yake ciki. *   GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Ya zanyi na baku wannan garabasar ta sati,maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me *     Wata irin karkarwa jikin HAFSA Ya fara ganin ta'asar da tayi,tana ƙokarin basa haƙuri bakinta Ya sarke sakamakon ganin mutumin da har ta mutu bata taba tunanin zata sakashi cikin ido ba, Bakinta na rawa tace "Malam Abdallah?" Cike da fushi yace"shine Kalmar haƙuri wadda aka koya maki a gidanku?" Ke makauniyace ko kuma Hankalinki ne ba dai dai ba kina tafiya baki kalla gabanki saboda hauka ko menene? Dame kuke so mutum yaji ne ,da abunda Ya damesa koda rashin nutsuwarku? Shashanci banza kawai. Wani dogon tsaki yaja bayan Ya kai karshen maganarsa yana Mai kallan rigarsa cike da takaici kafun Ya juya Ya koma motarsa, Rigar Ya cire daga shi sai singlet Ya ninketa ya aje a gefe kana yayiwa motar key yabar harabar gidan kamar zai tashi sama.     Wani irin zazzafan hawaye Hafsa taji yana mata zarya a kumatunta,tasan lafinta ne amma dan me zai kirata da mara hankali,mutumin da take mafarkin gani a rayuwarta ta bawa guri mafi girma a zuciyarta yau gamon su da zaginta Ya fara, Shin mene Ma yazo yi gidan? Jin muryar Aunty shatuh ne Ya saka tayi saurin goge hawayenta tana Mai tsugunnawa domin kwashe manjan da ya zube. Tsaye Aunt shatuh tayi kanta tace "naji kamar muryar Abdallah ina sallah ina kuma yake?" Kamar jira take a tambayeta wane Ya dake ki taji hawaye yana reto a idanunta kamar suna jira,ƙokarin gogewa ta fara amma Aunty shatuh ta riga da ta gani, Kamota tayi tace "subhanallah hafsa mene Ya faru," Cikin karyayiyar zuciya tace "Aunty ban sani bane na zuba masa manja a jikinsa,Shine ransa ya baci. " Da mamaki Aunty shatuh ta Kalleta tace"ran Abdallah ya baci?" Abun da mamaki,amma dai ba wani abu yayi maki ko yace maki ba dai ko? Kaɗai kai tayi tace "babu abunda yayi mun Aunty," Cikin nutsuwa ta Kalleta ,ta tabbatar wani abun yayi mata amma bata san faɗa dan haka tace "shikenan maza gyara gurin dan kansa zai dawo," Babu musu ta koma ciki dan gyara inda ta bata hankalinta kashe kan Abdallah tana tunanin menene alaƙarsa da masu gidan? Tabbas ita ƙaddara a rubuce take babu yarda za'ayi ka chanza ta domin a rayuwarta ta gama yarda da babu yarda za'ayi ta ga Abdallah ko ta taka inda Ya taka,ashe a kaddararsu zasu haɗu a yanayin da bata taba tsammanin zasu haɗu ba domin a dukkan tunaninta Abdallah mutum ne da baya fushi ballantana har yakai ga faɗawa wani magana mara daɗi, Amma Mai take tsammani ? Shima d'in dan adam ne Mai zuciyar da idan aka daɗaɗa mata zata ji daɗi idan kuma aka b'ata mata zataji babu daɗi kamar ko wanne ɗan adam.     Bangaren Abdallah kuwa tunda ya figi motarsa tunanin Hafsat da yanayin da fuskarta ta nuna mutuƙar tsoro ne kawai yake damunsa , Shi ba mutum bane Mai wulaƙanci amma muddin ransa ya b'aci kamar na yau zai faɗawa mutum maganar da zata damesa sai kuma shi daga baya Ya dawo yana dana sani, Karamin tsaki yayi yana Mai shafa kansa cike da ɗumbin damuwa ,kai tsaye gida Ya wuce da zummar idan yaje yayi wanka zai koma gidan Aunty shatuh Ya bawa wanann baiwar Allah haƙuri idan Ya sameta ,idan kuma bai sameta ba Ya saka Aunty shatuh ta bata haƙuri a madadin sa, Yana shiga gida sashen sa yayi kai tsaye hannunsa ɗauke de rigarsa da ta b'aci, Bathroom Ya shige Ya sakarwa kana ruwan mai dumi ,bayan ya gama shirin sa cikin navy blue kaftan Ya fito domin komawa gidan Aunty shatuh ,yana ƙokarin fita ta kitchen muryar mami ta Katsesa , Sunansa ta kira ,juyowa yayi ya hangota a babban falo a zaune, Shigowa yayi yana Mai buye damuwarsa sosai yace "Mami ina wuni ," Yar ƙaramar fara'a tayi tace zo nan zauna.     Babu musu yazo Ya zauna a kujerar dake kusa da ita, Hannunsa ta kamo tace "i saw everything on the live news,caressing hannunsa ta fara tace "ka yarda dani ko?" Ƙaɗa mata kai yayi idanun sa na cikowa da Ƙwalla yace "mami na yarda dake fiye da yarda na yarda da kaina." Kaɗa kai tayi tana Mai goge ƙwallar dake idanunsa yayin da take ƙokari wajen ganin ta boye tata karayar gabansa .     Duk cikin yaranta babu wanda Take tausayawa irin Abdallah duk da kuwa shiɗin yarone Mai ƙwazo da sanin Ya kamata tun yarintarsa sannan uwa uba tausayi , Cikin sanyin murya tace "duk wata tambaya da wani zaiyyi maka Abdallah a kullum ka sa a ranka kuma ka sani Mamin ka ba mutuniyar banza bace ,sannan mahaifinka yayi zunubai mafi muni a duniya wanda Ko ni kaina ina tir amma a kullum ban gushe ba wajen nema masa sauki da rahmar ubangiji,sannan kaima na koya maka haka tun yarintarka sannan ina da yaƙinin kana masa Addu'ar neman rahma a kullum," Goge ƙwallar dake shirin zuba mata tayi tace "kafun Papanku mahaifinka shine mutum na farko da na Aura saboda soyayya inda shima na yarda kuma na yarda da soyayyarsa gareni gaskiya ce ,lokacin da na samu cikinka ,irin kulawa da Ya bani ba'a cewa komai duk da yana da yawan zafi ,tunda na haifeka kuma yake nuna maka soyayya Mai girma wadda a kullum idan Ya ɗaukeka sai tsoro Ya bayyana a idanunsa wanda bansan na menene ba tunda bani da idea ɗin abunda yake yi a boye," Tabbas samunka nayi imani da Allah ya haifarwa da Hafiz babbar nadama Akan abunda Ya tsunduma kansa wanda Danginsa suna da babbar gudunmawa wajen faɗawa halaka ,marayane wanda suka wofintar ,bashi da komai bashi da maiyyi masa sannan ko wacce hanyar samun sa ta toshe.     Katseta Abdallah yayi yana Mai kuka yace "amma mami Ai dan komai nasa Ya toshe Ai Allah baice ka bijirce masa ba ta hanyar aikata haram,Shin shi ba musulmi bane wanda yayi imani da ƙaddara Mai kyau da mara kyau".     Ƙaramun murmushi mami tayi tace "ita kanta wannan da kagani ƙaddararsa ce,ba wai ina karesa bane dan wani dalili,mutum duk rashin imaninsa bazai rasa wani hali Mai kyau ba ,sannan ina faɗa maka abunda baka sani ba,Nasan hakkin jinin mutum abune Mai girma amma mahaifinka kafun Ya koma ga ubangijinsa yayi nadama mafi girma ,yaji tsoran Allah wanda ada Baiji ba a lokacin da Ya tabbatar za'a kashesa ne sannan baya da aikin da zai kalli ubangijinsa bayan sallah da azumi,Abdallah amfaninka ma mahaifinka a yanzu shine ka kasance iya tsawan adadadin rayuwarka kana masa Addu'ar samun sauki, Iya rayuwata da kai nayi ƙokari wajen ganin na maidaka mutumin kirki wanda yazamana kai a yanzu Malami ne Mai tunatar da mutane wanda babban mafarkine na mahaifinka, Sannan kuɗin da na baka kaƙi tabawa na cikin dukiyar da Ya bar maka ,zan iya tsaya masa a ko ina kudin halak ne wanda Ya aje maka da gumin sa ,nasan kasan ta yarda zaka juyasa Ya amfani al'umma,haka na raini Abdallah na sannan ina alfahari dashi"     Kansa ya ɗora kan kafaɗarta yace "Mami Allah baya yafe hakkin wani." Shafa kansa ta fara a hankali tace "nasani amma mucigaba da nema masa rahma bamusan ta inda Allah zai masa rahma ba,ka sani yawaitar adduarmu da aikin ladan da zamuyi danshi su biya masa hakkin rai sannan su rage Ya shiga Aljanna."     Tsintar kansa yayi da yin murmushi inda itama tayi ganin nasa murmushin kafun yace "Allah yasa mami ,bana san babana ya shiga wuta. Kaɗa kai tayi tace insha Allahu baki ɗayanmu baza muga kalarta ba ma, Shiru yayi yana Mai jin wai irin nutsuwa na ratsashi sannan Ya fara tuna irin ayyukan da yayi domin mahaifinsa,dan a garuruwan da Ya saka aka samu ruwa domin shi suna da yawa ,ga masallatai da yayi suma dan mahaifinsa sannan bazai goshe ba wajen cigaba da nema masa lada da sassauci har Ya koma ga ubangijinsa. Tashi yayi yace "mami zanje na bawa masu buƙata amsar da suke san sani,ni bamai laifi bane babu wanda Ya isa yayi mun alƙalanci Akan abunda banda masaniya. Kaɗa kai tayi tace "yanzu ne nake kallan Abdallah ɗin da na haifa a gabana." Abu na technology kai tsaye study room ɗinsa Ya wuce domin yin live video .     Bayan ya gama wallafar da live vid ɗin inda Ya amsa dukkan wasu tambayoyi da suka kunshi abunda Ya gabata kana Ya sake jaddadawa mutane shi baici kuɗin jini ba haka zalika duk wani abun na mahaifinsa da suke jin kishin akai na arzikin da yake dashi ba gaskiya bane, Sannan Ya sake sanarwa a ƙarshe akan shi muƙamin da ake san bashi baya da buƙata Ya godewa Allah indai yau zau fito Ya faɗi Allah wasu su rabauta Ya ishe sa.     Bayan gamawarsa Yana ɗago ido Ya sauke kan Mami wadda ta masa alamar jinjina da hannu kana ta ƙaraso ta zauna kan kujera tace wasu sun ɗauki addini siyasa irin mutanen da ake kira mutane masu ci da addini,bana so ko ɗaya ka kasance cikinsu,dan haka offer ɗinka na tafiya Macca yana nan har nan da shekara goma gaba ,bazan ce maka dole ba amma idan kaji zuciyarka ta aminta da zuwan just talk to me,sannan ka cire a ranka akan zaka tafi kabarmune ,bafa wai baka ganinmu bane har abada ,zaka zo gida muma zamuzo mu ganka, Zanyi farinciki ace yau yarona yana macca a matsayin Malami ,abun Alfahari ne.     Yar Dariya yayi yace "Mami indai na samu mata a Nigeria insha Allahu ina Aurenta zan karbi offer din nan saboda bana san tafiya bani da iyali" Murmushi tayi na jin daɗin maganar Auren da Ya fara tace "Allah ya kawo ta gari Abdallah,ina san nima na samu sirika ta gari kamar kowa." Yasan maganar kan Hammansa ne dan haka yace "Mami shi yasa nace,Hamma na ma ki bashi dama sannan a bama matarsa dama duk da abunda sukayi bai kamata ba ,amma Allah ma yana yafe mana balle mu yan adam, " Daga bakin kofar da shigowa Nadiya kenan tace"Dan Allah mami yarda Abdallah Ya faɗa ki bawa hamma dama da matarsa ." Kallanta sukayi a tare mami tace "daga ina haka ke kuma." Zama tayi tace "na dawo ɗaukar wani file ne sannan akwai labari mara daɗi domin Anisa tun kafin aje court ta mutu a police custody wanda saseen Ya tabbatar mun da cewa aj kashe ta saboda a ranar an kawo mace prison d'in itama za'a wuce da iya court amma sai tashi akayi da safe babu ita sai gawar Anisa wanda suka da yakinin an aikota ne ta kashe ta,Mafia ɗinsu i guess ,amma dai tana Chan ana bincke sannan naje na bada statement ɗina hamma ma haka saura  Ku da papa ".     Cike da tausaya mata mami tace "to yanzu wa gari Ya waya fisabililahi ,. "Allah Ya rufa asiri cewan Abdallah,kana ya ƙara da cewa yanzu mami maganar Hamma ɗinfa, " Tashi tayi tace "zan basa dama amma sai yayi taming wannan mara tarbiyar matar tasa tasan darajar iyayensa da AHALINSA kafin Ya sake shigo mun gida," Har ta fara tafiya ta juyo tana Mai kallan Nadiya tace "ke kuma ki fito da miji success ɗin da kike nema yanzu kin samu saura Aure shine darajarki ." Kafun Nadiya tace wani abu Mami ta fita,Ajiyar zuciya Nadiya tayi tana Mai murmusawa tace"Mami ta fara fa." Dariya Abdallah yayi yace"Ai gaskiya Mami ke faɗa a fito da miji ayi Aure Adda na nasan Akwai manema ,ga Yaya fadil Nan dai yana fadanci." Kafun tace wani abin Ya fita yana mata dariya . CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:17 PM] Chuchujay✍️:        AHALINA (Siblings of different fathers ) Book two in AURE UKU Series.         By Chuchujay Episode 3⃣3⃣➡3⃣4⃣ tsaya akan kafafunki?* *Shin kingaji da tambayar komai se an Miki? *Shin kunsan irin damar da muke yasarwa  a harkar samun kudi ta yanar gizo 📱*   *Kunaso na nuna muku hanyar dazaku Rika samun 5k-10k da wayarku a kullum📱*   _*KU KASANCE DAMU TA WANNAN LINK👇 DAN NUNA MUKU YADDA ZAKUYI*_ https://chat.whatsapp.com/KQxACOQxahb9tDxzuyiKfI Bayan fitar Nameer daga gida kai tsaye online help ta fara nema within inda take wanda cikin awanni Kaɗan za a haɗata dasu, Ille kuwa ta sauka kan wani organisation wanda su aikinsu kenan raba yan aiki masu class wanda Ko wanne irin aiki kakeso za'ayi maka ,cikin kankanin lokaci ta samu contact da ogan masu aikin inda suna gama waya ta kira uber dan duk motocin da ke a gidan bata san inda zata fara neman mukullinsu ba, Da location ta isa gurin,ƙaramin company ne wanda yake kamar ma'aikata inda anyisa ne domin masu aikin da cooks wanda Babu  wanda ba professional ba a gurin, Babu wani b'ata lokaci ta zab'i wata Arniya Mai ɗan gwabigwabi dan a ganinta zata fi jurar wahala, Linda shine sunan yar aikin wadda suka tsadance akan duk wata zata na biyan ta dubu ɗari da hamsin ,komai na gidan ita zata nayi kama daga shara ,wanke wanke ,wanki,goga ,gyaran gida ,Girki ,tausa idan masu gida na buƙata san first salary na company ne dama haka tsarin yake, Babu wani b'ata lokaci Jamaimah tayi masu wiring kuɗin ta ɗauko Linda, Koda suka dawo gida yamma tayi ,tana faman Yatsine Yatsine ta kalli Linda da wani banzan kallo Kana tace"dafari dai ban dauko ki gidan nan bane dan ki zo Kina wa mijina karkaɗekarkaɗe ,na ɗaukoki ne domin kiyi min Aiki wanda shine zakiyi professionally idan kuma kika karya dokar aikinki tabbas zan kulleki inda baki tunani," Gyara tayuwa Linda tayi cikin ƙwarewa tace"bazaki samu matsala dani ba tunda a Service ɗinki babu bawa mijinki pleasure insha Allahu bazaki samu matsala dani ba,"     Da wani irin kallan banza JAMAIMA ta Kalleta kafin tace "ashe kamfanin naku har da karuwanci ake yi,to Nidai bashine ya kawoki gida na ba ,sannan inaso ido ma bana so ki haɗa da mijina muddin yana cikin gida nan sannan ɗakin da zaki zauna ki nemi BQ a gidanan dan nima ban sani ba kuma bana bukatar na sani ki zabi ɗaki ɗaya ciki ki saka ƙazamin jikinki ki rufe mana baki. Amma yanzu kafun nan ina so ki wuce ki fara gyaro min ɗakin mijina,bayinsa yayi datti a wanke ,zan zo na baki bidding ki shifiɗa dan ban yarda da buɗe masa wardrobe ba ni zan wannan aikin duk da bana so. Takawa Linda tayi a hankali zuwa inda aka umarceta da taje,Tsawar da aka daka mata itace ta dakatar da ita daga taka ƙafarta gaba. Cikin fushi Nameer Ya tako cikin falan yana Mai faɗin,ashe ma ɗan iska kika mayar dani Jamaimah ban sani ba,wato yar aikin da nace baza'a kawo min gida ba itace saboda kin rainani kikaje kika ɗauko a inda ke kaɗai kika sani kika kawota gidana babu Ko kunya babu Tunani kike bata izini ta shigarmun ɗaki ta gyara sannan the guts har kike bata gurin zama a gurin da ba naki ba dan tsabar isa da takama ,ko Kina tunanin nan ɗin fadar kuce?     Cikin wata irin shagwab'e fuska ta tako garesa tana mai fadin"Haba Baby gaban wannan low life d'in kake faɗa mun magana hakan,?"Menene aibu idan na dauko wadda zata na taya mu aiki,kasan fa ni Allah Ya sani babu wani abu da na iya wanda Ya shafi zaman gida da wani kula da gida. Haɗe ransa yayi sosai yace "Ai idan baki saka wannan ƙazamar ta fita mun a gida yanzu ba ,zan saka dake da ita ne nayi ta ƙwallo daku a compound d'in gidan nan har sai kawunan ku Ya farfashe,idan kuma kina ganin wasa nake dan Allah kar ta fita kigani ."     Jin furucin da yake Ya saka Linda kama hanyar fita tana fadin Sorry sir ,Ma sai munyi waya idan oga yayi sanyi zan dawo. Kallanta Nameer yayi yace "dan Allah ki dawo gidan nan ki gani wallahi sai na kulleki ,sai na saka a chanza maki kamanni tukunna zakije prison na shiga gidana babu izinina," Jin inda maganar ta nufa Ya saka Linda kama hanya sif sif ta fita tana Mai jin Haushin Nameer da Ya kashe mata hanyar samu a ranar farkonta .     Mamaki ne Ya kamasa lokacin da Ya juyo yaga hawaye idanun jamaima,nuna kanta tayi da ɗan yatsa tace "nice kayiwa wanchan abun Ko Nameer ,saboda kawai Allah Ya dora mun soyayyarka shine kake amfani da ita kake wulakantani Ko? What about sadaukarwata? Menene gurbin sadaukarwar da nayi na komai nawa a rayuwa nazo gareka.     Cikin ɗumbin mamakin rainin wayau irin nata yace "'ina fatan kina sane da cewa lokacin da zakiyi wannan sadaukarwar baki ji ta bakina ba kika sadaukar da komai naki kika ƙwaso yan matan jikinki da rashin ɗa'arki kika zo har gidan iyayena kika nuna mana irin taki tashen Balagar," Karki manta ikirarine kike na ke matata ce kuma na amince na yarda haka zalika addini Ma Ya amince dan Hakka indai ina raye zaki cigaba da amsa sunan matata sannan dole ne Ki dafa mun naci ,kiyi mun biyyaya sannan kiyiwa iyayena sannan ba shawara nake baki ba umarni ne na dole saboda kin riga kin shiga nasa tarkon dan haka dolene kiyi abunda nake So.     Cikin kuka tace "Ai addini Ma cewa yayi ka ciyar dani " Kaɗa kai yayi Yace Allahu Akbar malama Jamaimah ,ashe kin san wannan  fanin,amma bana tunanin kin san cewa "ba dole sai na baki da dafaffe ba ,muddin na aje maki komai da kike buƙata hakkinki ne ki dafa nima ki bani naci idan kuma ba haka ba na ɗauko wadda zatana dafawa ta bani naci tunda dai ke ɗin yar sarkice da bata san wahala amma tana san soyayya,tawa kuwa ƙwalelanki wallahi muddin idan kikace a komai zaki zauna to zaki tashi a Zero,Dan haka yanzu za'a kawo maki food stuffs sai ki nutsu ko ta yanar gizo ne ki duba kiga mene kike bukata sai a kawo maki,sannan wallahi kika sake kawo mani wata ƙatuwar Arniya gida da zummar Aiki ban yafe ba,na dai san an sanar dake illar taka rashin yafiyar miji kayi abunda bayaso,babu abunda Ya shafeni idan yarinya ta shiga wuta Yana kai ƙarshen maganarsa Ya wuce yana yan wakensa cikin naishaɗin ganin yarda ranta yayi ƙololuwa wajen b'aci, Yana shigewa ɗakinsa ta duƙa a gurin ta fashe da wani irin kuka tana Mai jin zafi a ranta musamman da yayi mata magana kan kishiya da zaiyyi mata ,wannan itace kalma mafi girma da tafi muzanta mata a maganarsa kafun ta girkin,ta ina Ma zata fara,Allah Ya sani tana san Nameer wanda dalilin hakan Ya saka ta ɗauko yar aIkin a gurin na farko Dan ta gyara yaji daɗi amma sai gashi abun ma sake dagula mata yayi musamman da Ya kawo maganar kishiya a ciki. Zama tayi ta sake fashewa da kuka tana Mai faɗin"Wallahi na rantse da Allah a gidan nan baka isa ka kawo wata ba a matsayin matarka muddi ina da rai,dan haka kamayi zagayenka ka gama wallahi ni da kai mutu karaba takalmin kaza,idan kuma kaga wasa nake dan Allah ka gwada yimun kishiya ka gani. " Yana jinta a ɗakinsa tana surutanta yayi mata banza domin tabbas idan baiyyi da gaske ba akan ta yarda santa ke fizgarsa ɗinnan zata maidashi ƙatan sakarai. Tun yana jiyo kukanta har tayi Mai isarta ta tashi ta shiga ɗakinta tana Mai faɗin Girkin kuma bazan yi ba sai kowa Ya ƙwana da yunwarsa, Kaɗa kafaɗa yayi kamar tana kallansa yace"tafi nono fari yarinya." Chuchujay ✍🏽 [3/6, 5:18 PM] Chuchujay✍️:   AHALINA (Siblings of different fathers ) Book two 'in Aure uku series Episode 3⃣5⃣➡3⃣6⃣ GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Ya zanyi na baku wannan garabasar ta sati,maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ   Kwana gidan Nameer ƙwana ne akayi na yunwa kar ma ace Jamaimah domin shi yaci abinci a waje , Kamar yarda Ya shaida mata za'a kawo kayan abinci haka akayi,komai saida aka kawo mata har kifi da naman da zata bukata amma taƙi soya koda ƙwai ne dan bama tasan ta inda zata fara ba, Washe gari da safe tana tashi wanka ta ɗanɗasa ta shirya cikin ɗinkin doguwar riga Mai A shape na atampa,wani figeggen gyale ta jawo yayin da cikin ta ke mata faman ƙungi yunwa ,Atm card ɗinta ta take saving kudin da ita kanta bata san nawa bane ta ciro ta saka cikin Jakarta dan dole ta siyo junks, Main Atm Card dinta ta kalla tasan a yanzu tabbas mahaifin ta yayi freezing mata Account ɗina cos duk lokacin da tayi wani rashin jin abunda yake mata kenan, Sakashi tayi shima cikin jakar tace "kilan wannan karan naga akasin haka ,who knows ," Takalmi flat ta jawo ta saka tana Mai sake touching fuskarta kana ta ɗauki hanyar fita ,sai da taje tsakiyar falo ta kula dashi zaune hannunsa ɗauke da mug ɗin coffee yana sipping a hankali, Turo baki tayi saboda fushin da take dashi, Har ta juya zata cigaba da tafiyarta taji miryarsa yana faɗin"Ina zakije baki tambayeni ba?"     Ba tare da ta juyo ba tace"zan je neman abinci ne tunda Allah yasa ina da kuɗi ba mitsiyaciya ba" Cigaba da tafiyarta tayi inda ta tsinci muryarsa yace "ina jin ba'a koya maki tambayar miji idan za'a fita ba a gidan ku ,amma nasan kinsa Menene hukuncin miji yace ma matarsa bai yafe ba ko?" To idan kika fita gidannan bada izini na ba ban yafe miki ba,tunda ban rageki da komai ba Kafun tace wani abu ya tashi Ya wuce kitchen dan samawa kansa abinda zaici, Binsa tayi kamar zata fashe ta tsaya bakin kitchen ɗin tace"wai menene damuwarka ne Nameer ,Mai yasa kake san bamu wahala a zamantakewar Auren mu,ni ban tab'a jin inda akace wai dole mace sai tayi ma mijinta girki ba dole,beb we have money,dan me akayi guraren cin abinci?" Anyisune domin mu masu kuɗi waɗanda basu san menene wahala ba,dan mene Allah Ya bamu sauƙi muce mu bama so bamu gode ba?     Murmushi yayi wanda Ya bayyana ƙyawawan haƙoransa kafun Ya buɗe cikin crete ɗin kwai Ya ɗauki guda biyar Ya fasa cikin bowl Kana Ya dauko ledar sausage wanda yake a yayyanke Ya zuba a ciki Ya yanka albasansa yasa spices Ya fara whisking ,frying pan din da Ya zuba mata butter Ya juye kwan kana ya bisa da cheese yana soyuwa yana ƙarawa a haka har Ya bashi omelet ɗin da yake so, Tana nan tsaye tana binsa da ido Ya gama abunda zaiyyi Ya juye a plate ɗaya yazo ta saitin ta zai wuce, Ganin tayi bake bake a ƙofar yasashi kamo hannunta Ya maidata ciki Ya fito dan zuwa bawa cikinsa hakkinsa , Da mamaki ta bisa da kallo Kana ta mara masa baya tana Mai faɗin"Baby magana fa nake amma kayi kamar baka jini ba,sannan bana san Kana cemun baka yafe ba cos wata rana zan fita azo kuma ana wane yace wane Ya faɗa,please ka zauna muyi magana cos yanzu ma maganar da muke im mad hungry sannan naga omelet ɗinka na mutum guda na. "     Bai kula ta ba still Ya wuce Ya zauna kan dining table Ya fara yankan omlt ɗinsa yayi bismillah ya kai baki, Zama tayi a kujera Mai kallansa amma Ko inda take bai kalla ba ballantana yace mata bismillah yayin da ita kuma zuciyarta ta gama ƙwaɗaituwa da abunda yake ci ga uwa uba yunwa na ƙwaƙwular mata ciki, Wata irin ƙara cikin ta yayi na yunwa wadda taso saka shi dariya amma Ya maze sannan yaki kalanta, Licking lips ɗinta na ƙasa tayi tace"Baby im hungry fa" Bai kulata ba still har saida Ya tabbatar babu ko anini a plate ɗin kana Ya Kalleta yace "Baby yunwa kuma?" Bai kamata ace Kina jin yunwa ba a cikin gidan nan bayan komai na abinci akwai,amma nafi tunanin Yunwar bata ciki ba da yawa ,ni kinga yau ina tashi da baƙar yunwa na tashi shi yasa kikaga babu shiri na nemawa kaina mafita. Yana Mai kai ƙarshen maganarsa Ya tashi da plate ɗin ya kai kitchen Ya wanke Kana Ya wuce ɗakinsa dan shirin fita aiki, Har Ya gama abunda zaiyyi Ya shirya tana zaune kan dining ɗin ranta a bace cikinta kuma na ihun chiroma, Kamshinsa kawai Ya tabbatar mata Ya fito ,Takowa yayi inda take Ya ɗuka yayi kissing gefen kumatunta yace "to Baby ni zan wuce aiki and inaso kar ki manta abunda nace "muddin kika fita cikin gidan nan ban yafe miki ba Ko kaɗan idan kuma kin yarda kin shirya ƙarbar tsinuwar malaikun Allah to kije duk inda kike so,ni dai nace Allah ya isa,ki kula mun da kanki. Yana kai aya Ya saka kai Ya wuce yana Mai juya Key ɗin motar sa,     Kukane Mai sauti Ya Ƙwace mata,ko giyar Wake tasha bazata fita ba saboda tasan girman Allah ya isar tasa ,amma wanne irin wulaƙanci ne Nameer ke san yi mata haka? Kuka ta sake fashewa dashi saida tayi Mai isarta Kana ta jawo wayarta ,tama rasa uban da zatayi tunda dai ita kasar nan ba wasu frnds gareta ba,duk waɗanda suka gama makaranta tare ta ɗaukesu ne matsayin masu mata bauta da maula shi yasa koda aka gama makaranta babu wanda ta sake nema,dan kada kowa kuma Ya dameta Ko yasan ina take ta cire layinta na ƙasarsu ta karya ,koda ma tana dashi babu abunda zatayi da mutan cikin layin dan ta gama da cameroon kuma ,ba dai yanzu ba,dan da rayuwar da zataje tayi achan ta ƙwammace ta zauna da Nameer tunda tana mutuwar sansa kamar ranta yanayin life ɗinsa ne kawai damuwarta, Data ɗinta ta kunna tayi searching yarda zata dafa indomie kana ta shiga kitchen ɗin da wayar a gefenta ta dafa indomie ɗin da ta chabe, Tsaki tayi ta soya ƙwai kamar yarda taga yayi kana ta haɗa black tea shima according to recipe online,bata tunanin rayuwarta da gyara saboda mene aibun rayuwar hutu? Itafa saboda mulki bata tab'a koda takawa kitchen ɗinta ba ballantana ta kai ga dafa wani abinci, Kira ɗaya idan tayi za'a gama mata komai jiki na rawa,idan baiyyi mata ba ta saka a kulle mata mutum har Ya manta ma ta kullesa,amma wai yau itace tayi girki ma cikinta wanda duk ta hanyar dafawa ta kokone hannunta. Fara cin indomie ɗin tayi ,wani rashin daɗi da Ya ziyarceta Ya saka tayi saurin firzarwa saboda tayi mata wani yum yum a baki, Bata san abinci mara daɗi Ko yayane dan haka ta ƙi ci,shima ƙwan da ta fara ci yasha maggi a haka dai ita tutturasa badan yana mata daɗi ba saboda yunwa dai, Bayan ta gama nan ta bar ƙwanikan ta koma kan kujera ta zauna tana tunanin yarda zata nema wa kanta mafita, Tana wannan zaman taji ana knocking ,ɗan tsaki tayi cos itafa bata san wahala sannan takawa ta buɗe kofar gani take kamar taci baya ta kuma kaskantar da kanta,abune fa wanda bata taba ba,cigaba da latsa wayarta tayi yayinda knocking ɗin kuma yaƙi karewa , Nadiya dake tsaye tana faman bugu ce ta zagaya ta backyard ɗin gidan inda karamar ɗoor ɗin da zata sadaka da kitchen ta nufa tana Mai Murɗa handle d'in wanda cikin sa'a ya buɗe ,kai tsaye ta shiga tana tunanin ko lafiya cos tasan Jamaimah na gidan sannan adadin knocking ɗin da tayi ko me mutum yake yi zaiji sai dai idan ba lafiya ba wanda tunanin hakan Ya sakata shigowa ta ƙofar bayan, Da mamaki ta kalli Jamaimah lokacin da tayi shigo Falon ,a ɗan razana Jamaimah ta Kalleta jin mutum babu zato babu tsammani kana tace"wallahi har kin ban tsoro nayi tunanin aljanace yarda kika shigo ɗin nan babu zato babu tsammani,dama kece ke ƙwanƙwasa kofa,"     Ƙaramun murmushi Nadiya tayi kana ta tako ta zauna kujerar dake kusa da ita tace "nice sannan nayi mamakin yarda na shigo na ganki zaune kamar bake ake ƙwanƙwasawa kofa ba,"     Gyara zama tayi tace "wallahi na tashi naje na buɗe ɗinne aiki,kinsan abunka da mutum bai saba ba" Kaɗa kai Nadiya tayi tace"tabbas kuwa abunka da mutum bai saba ba dole ne ayi masa uziri,to Ya za'ayi an maki, Tashi tayi tace nufi kan dining ɗin tayi ƙwashe komai ta kai kitchen kana ta zubar da indomie ɗin ta gyara kitchen kana ta ɗora sanwar jallof rice wanda dama shine babban abinda Ya kawota,lokacin da Nameer Ya kirata a waya sukayi magana tayi Alƙwarin taimakawa wajen koyawa Jamaimah hankali da sanin mutuncin ɗan adam , Kafun kace mene gidan Ya cika da kamshin party jallof ɗin da Nadiya ke dafawa,babu abunda Ya damu Jamaimah ko tace dan me zatazo mata gida ta kama girki ko makamancin haka illa ma daɗi da takeji yau zataci homemade Food dan ƙamshin abinci Ya fara dukar mata dukkan wata ƙofa dake cikin hancinta na shaƙar kamshi. Abinci na cikin nuna ta dawo ta zauna Falon tace"Kina jin daɗi Addanmu matar hamma Nameer ," Murmushi Jamaimah tayi tace "bakiji yarda kika sake shiga raina ba dan wallahi a rayuwa zan iya bada komai akan Nameer domin soyyayar da nake masa ba ƙarya bace ba yin Allah ne kawai na yarda da hakan,zan iya sadaukar da komai nawa kan Nameer. Crossing kafa Nadiya tayi tace"ba shakka," Cikin zaƙuwa Jamaimah tace "na ƙosa ki Gama girkin nan bakiji ƙamshin sa yarda yake saka yawona rushing ba".      Tashi Nadiya tayi cikin saurin tace kinga na ma manta ban gyara chicken ɗin da Nagani cikin fridge ba zan yi Pepper chicken da ita, Cike da murmushi Jamaimah tace "yaji garlic please ,wallahi naji daɗin zuwanki,dan Allah ki dawo gidan nan" Ba tare da Nadiya tace komai ba ta faɗa kitchen ɗin tana murmushi.     Bayan Nadiya ta gama komai na Abinci ta ɗauko warmer Mai kyau ta juye jallof rice ɗin Ya zama saura ƙanzo sannan shima chicken ɗin ta juye komai saura kaya miya da wuya ɗaya ,basket ta ɗauko ta juye sannan ta fito tana Mai faɗaɗa murmushinta ,gyalenta ta ɗauka da keyn motarta tace"to ni nayi gaba zanje na kaima hamma cos jiya matar sa da zata iya sadaukar da komai dominsa banda girman  kanta da izzarta ta barsa da yunwa,shi yasa ƙanwarsa kuma Mai ƙaunarsa wadda zata kawo masa matar Aure nan kusa wadda zata na mashi girki da girmama yan uwansa ta zo domin yi masa girkin cikin gidansa matarsa tasan tana wasa babban ganganci domin idan tayi wasa ba ƙanwarsa ce zata shigo gobe ba matarsa ce.     Tana kai ƙarshen magana ta fara takun barin falan,har takai bakin ƙofa ta juyo tace"akwai ƙanzo da wuyan kaza na aje miki,kinsan ance ido guba sannan gashi kamshin Ya dakeki da yawa,iyawar kenan domin Mamina duk kuɗinmu sai da ta tabbatar nasan sirrin kitchen ,indai mijin da zan Aura yayi Aure to badan girki bane sai dai dan yana da ra'ayi," Bata jira mai JAMAIMA zata ce ba ta sa kai ta fice tana Mai barin ƙofar Falon a kulle wanda tasan dole Jamaimah ta taso ta kulle.     Wani irin abune ya tsayawa JAMAIMA a wuya bayan fitar Nadiya domin tunda take a rayuwata babu wanda Ya taba takata yayi mata wulaƙanci kaca kaca kamar Nadiya, Tashi tayi ta nufi kofar Falon ta kulle kan ta shigo ciki tana Mai jin wasu hawaye na bin kuncinta ,ita Nadiya zata zo ta taka har cikin gidanta sannan dan ta mayar da ita mayya ta aje mata ƙanzo da wuyan kaza,ita gimbiya Jamaimah ,ɗiyar babban gidan sarauta da kowa ke shakka cikin ƙasarsu, Ɗakinta ta faɗa tana Mai faɗin wallahi yau idan Nameer Ya dawo sai Ya faɗa mata dalilin da ya saka Nadiya tazo Ya zage ta cikin ruwan sanyi haka,sannan Ya faɗa mata ta ina ya gwadata a gadonsa yaga ta b Kasa da zaiyyi mata kishiya wanda zancene dama na ƙanzan kurge dan wallahi babu wanda Ya isa,dama menene auren idan ba shi ba ** Dan Allah kumun afuwa da rashin update da baku samu kullum nakoma makaranta inaso nayi adjusting amma insha Allah zan na maku ƙokari  ,sai mun haɗu idan Allah Ya kaimu.. . Chuchujay✍🏽 [3/6, 5:18 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers) Book two 'in Aure uku series.                 By Chuchujay✍🏽 GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Ya zanyi na baku wannan garabasar ta sati,maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me Episode 3⃣7⃣➡3⃣8⃣     kai tsaye bayan fitar Abdallah daga gidansu gidan Aunty shatuh ya nufa yana Mai Addu'ar Allah yasa yaga yarinyar da ya cima mutunci Ya bata hakuri,idan kuma bata nan Ya faɗawa Aunt ɗinsa ta bata hakuri ko ta bashi numbernta idan da hali, Shi kaɗai yana saƙe zuci har Ya isa gidan Aunty shatuh,a babbar harabar gidan Ya hango Arifullah yana basket ball, Da murmushinsa Ya isa musamman da ya kula bai gansa ba, Aikuwa yana isa yana ƙokarin saka kwallon a raga Abdallah yayi tickling ɗinsa wanda Ya sakashi sakin ƙwallan yana Mai sakin ihu kafun Ya furta ,Hamma Abdallah,'dan koda bai ga fuskarsa ba yasan wanda yake masa irin wannann wasan, Gabansa ya koma yace "big man yane". Murmushi Abdallah yayi yana Mai mika masa hannu yace "an ƙwana biyu rabona da kai ,"Hannunsa Ya rike yan Mai fadin" yanzu Ai gani,hope Aunty na na gida," Kaɗa kai arif yayi yace "tana nan ita da Yaya hafsa cos shigowansu kenan daga kasuwa." A tare suka fara takawa inda Abdallah ke tambayarsa "wacece kuma Aunty hafsa?"     Faɗaɗa murmushi Ariffullah yayi yace"sabuwar Help ɗin Mummy ce but she's so nice and amazing da bazan iya kiranta Hafsa ba,nasan kaima you will like her idan kaganta,she's so calm" Ɗan shiru Abdallah yayi bai kuma cewa komai ba yana tunanin Wannan Hafsan wadda hankalinsa Yafi karkata akan ita yayiwa wulaƙanci Ranar. Suna shiga kuwa Hafsa suka tarar a falo tana peeling bayan Apple domin Arifullah wanda baya ci da bayan, Idanunsa kuwa na sauka Ya nufi gurin yana Mai dashe baki yace "kai Aunty hafsa Allah ubangiji Ya baki miji na gari Mai ƙaunarki,kamar kinsan Apple ɗin nan shi nake bukata yanzu haka, Murmushi tayi inda zuciyarta ke wani irin lugude lokacin da ta dora idanunta kan Abdallah wanda ke kallanta kamar zai cinyeta, Alamu da yagani akan she's not comfortable sannan shima yayi la'akari da Ya ƙure kallanta Ya saka yana Mai saurin ɗauke idanunsa a kanta zuciyarsa kuma ba tasbihi da istigfari, Muryar Arifullah ce ta katsesa a yayin da yake faɗin"Hamma na manta kaima baka cin bayan Apple aikuwa kazo a sa'a Aunty hafsa ta peeling mun da yawa wanda bazan iya cinyewa ba." Murmushi yayi yana Mai san basar da abinda ke masa lugude a zuciya Ya zauna kan kujera dake kusa dasu yayi bismillah Ya ɗauki ɗaya yana Mai fadin"aikuwa Arifullah Auntyn nan taka ta iya fere Apple 'dan banga koda bawo ɗaya ba," Kamar Arif na jira yana taunar Apple ɗin yace"Ai Hamma bama anan ba sai kaci abincinta ,wallahi kamar a 5star hotel 'dan ta iya girki sosai da sosai,kai duk wanda Ya Auri Aunty hafsa wallahi Ya more dama ni".     Ƙaniyar ka nace Arifullah ,Hafsan sa'arka ce da zaka ce dama kai ka Aureta dan tsaurin ido? Wato 'dan tana wasa da kai ko? Shine kake ganin kayi girman da zakace dama kai ko Aunty shatuh ta faɗa a yayin da take takowa inda suke.     Dan murmushi Hafsa tayi tace "Aunty wasa ne kawai yake kin sani,kinsan Arif da tsokana," Kaɗa kai Arifullah yayi yace "Aunty hafsa ki rabu da mommy mana kike bata Amsa ,Ai fatane nayi ma kaina Mai kyau,idan na samu mata irinki 'fa ,mai kirki Mai tsafta ,Mai nutsuwa ga iya girki Ai baya ni,dama kinsanni akwai ci".     Ƙaramar dariya Hafsa tayi mara hayaniya kana ta tashi tana Mai fadin "Aunty Mai za'a ɗora ne," Allah Allah take ta faɗa mata ko zata bar gurin dan gujewa wani rashin mutuncin na Abdallah 'dan dalilin haka yasa ko gaidashi batayi ba bayan amsa masa sallama da tayi.     Fuskar Anty shatuh ɗauke da murmushi tace"ke kam Hafsa baki gajiya da Aiki yanzu 'fa muka dawo daga kasuwa". Cikin ladabi tace 'Ai Aunty gara nayi na gama kinsan yau zani gida , Cikin tunawa tace "haka 'fa,gamu da babban baƙo ma wanda baya san zuwa gidan Auntynsa Mai ƙaunarsa,to sai ka faɗi mai kake san ci."     Ɗan Sosa ƙeyarsa yayi yace "Aunty na kenan,kome aka dafa zanci amma san samu na samu ɗanwake nan naki Mai daɗin gasken nan " Murmushi tayi tace"kace dai ni kake so na shiga kitchen ɗinan 'dan bana tunanin hafsa ta iya irinsa". Ɗan murmushi Hafsa tayi tace "A koya mun Aunty sai ki huta ni sai nayi nasan bazan gagara iyawa ba indai an faɗa mun Ya akeyi". Aunty shatuh zatayi magana ,Abdallah yace 'Aunty a koya mata ɗin 'dan yanzu Arifullah Ya gama ƙoda girkin ta ,nima inasan naci naji wannan ƙodawar da yake gaskiya ce. Arif dake gefe ne yace "Hamma nifa na faɗa maka ,wallahi indai girki ne Aunty hafsa kuma Ai sai godia". Ita dai babu abunda take sai ƙananun murmushin maganar Arif yayin da saiti ɗaya na zuciyarta ke san ta bar gurin saboda Abdallah.     Kaɗa kai Aunty shatuh tayi tace "Hafsa wanann ɗanwaken kwabin normal ɗanwake ne amma 'fa shi kamar zakiyi jallof na shinkafa haka zaki tsaida ruwansa da maggi da kaya miya da komai sai ki saka ɗan waken,ruwan amma bada yawa ba sannan kar kuka tayi yawa ," Kafun Aunty shatuh ta ƙara wani jawabin Hafsa tace "Ai Aunty nama iya ". Kiji Mai na faɗa maka ko Hamma? Wallahi Aunty hafsa full option ce , Cewan Arif.     Murmushi Abdallah yayi yace "to kabari mana akaramakallahu tayi tukunna."     Hanyar kitchen ta nufa tana Mai jiyo muryar Aunty shatuh tana cewa"kisa ogu ɗinnan da hanta. Har ta kure Abdallah yana kallanta,snapping masa fingers Aunty shatuh tayi tace "Ya dai". Sosa kansa yayi yace "ina kika samu yarinya Mai nutsuwa Aunty." Faɗaɗa fara'arta tayi tace"yar aiki na ce da na ɗauka kwanakin baya,yarinyar marainiyace bata da uwa ,yar jibia ce amma ni anan garin na dauke ta aiki daga gurin innarta,bata da matsala ina jin daɗin zama da ita sosai," Hala ma ba yau ka fara ganinta ba dan ranar da aka ce mun kazo na ganta tana kuka,     Cike da rashin jin dadi yace "har kuka tayi?" Kallansa da kyau Aunty shatuh tayi tace "wani abun kayi mata kenan" Tunawa da abunda ya fada mata kawai sai dai Ya saka shi babu daɗi sosai, Sosa kansa yayi wanda Ya zamar masa jiki yace "wallahi Aunty na shigo gidan nan ne cikin tsananin damuwa da baccin rai ita kuma ta taka sahun barawo Ta watsa mun manja cikin rashin sani and i lose it na faɗa mata magana mara daɗi and nayi realizing What i did was wrong shiyasa nazo ban hakuri ,ban masan yar aikinki bace".     Dan murmushi Aunty shatuh tayi tace "Allah sarki nima dai nasan akwai abunda Ya faru tunda taƙi magana,amma Ai nasan Ya wuce ,kamar yarda na faɗa maka hafsa bata da damuwa,kilan ma ta manta"     A'a 'fa Mommy bata manta ba 'dan ina lura da yanayin zaman hamma anan Yake damunta sannan Ko gaidashi batayi ba,and i know abunda Ya fada mata ba ƙarami bane, Arif Ya faɗa yana Mai folding hannusa.     Yar dariya Abdallah yayi yace "kumafa Arif kace wani abu,dole ne yau na bawa Aunty hafsanka hakuri ta yafe mun" A tare suka saka dariya baki ɗaya inda Arifullah Ya tashi yana Mai faɗin Ya manta da daddynsa Ya sa ya kai masa goga 'dan haka yayi saurin tashi 'dan kaiwa ɗin yayin da Aunty shatuh da Abdallah suka ɗan taba hira kafun itama tayi excusing kanta zata amsa waya, Shiru Abdallah yayi yana kallan ƙofar kitchen ɗin zuciyarsa na faɗa masa yaje wata na gargadinsa, Ture Mai gargaɗin nasa yayi Ya tunkari kofar 'dan yin magana da ita. Ta nutsu sosai wajen jefa ɗan waken nata Ya shigo bakinsa da sallama , Da ɗan fargaba ta amsa 'dan sallamar tasa kawai taji sabida baya da ta juya masa ,kan Built in cabinet Ya zauna yana mai folding hannunsa yace "kinji ƙamshin girkin ki kuwa yarda yake ta dukan hancina a falo Auntynmu,".     Da rashin sakewa ta juyo ta kallesa tayi murmushi kana tace "wani abu kake so ". Dan Sosa kansa yayi Kaɗan yace "ke nake so" Kamar wadda aka doka guduma a tsakiyar kai haka taji sukar maganar 'dan haka cike da mamaki tace "mene kace?" Licking lips ɗinsa na ƙasa yayi yace "cewa nayi so nake ki bani dama na baki haƙuri akan abunda na faɗa maki mara daɗi,ranar raina ne a bace amma ba halina bane batawa wani,'dan Allah kiyi hakuri ki yafe wa Abdallah ko zaiji daɗi.     Da inda inda tace "ni ba'abunda kamun ,n yafe maka sannan kayi hakuri manjan da na watsa maka cikin rashin sani ne wallahi bada gangan ba."     Accent ɗinta na magana ba ƙaramun burgesa yake ba, Taba madaidaicin sajen Fuskarsa yayi yace "na yafe miki Hafsat and ni Ai a daɗi na ne na aje mistake ɗin Auntyn Arif da yaketa ƙodawa,kinga idan ina kallan rigar nan zan na tuna Auntynsa tayi mistake sau daya"     "Babu wanda baya mistake Ai a rayuwa,daukan mu yan adam ne ajizai" Ta faɗa tana Mai zuba ganyen ogu cikin abincin a zuciyarta kuma tana Allah Allah yatashi Ya fita domin burgeta da yake kafin Ya zageta dawomata yake kamar an koro ruwa, Wayarsa ya ciro ya miƙa mata,kallansa tayi alamun mene zatayi dashi, Gira ɗaya ya ɗaga mata yace "ki ƙarba mana ki saka mun numbernki saboda muna gaisawa akai akai kinsan zumunci nada amfani sannan na ganki naji ina san kulla zumuci dake." Murmushi ta tsinci kanta dayi kana ta ƙarbi wayan ta rubuta masa numbernta ta mika masa tace gashi. Kina da saurayi? Shine tambayar da yayi mata cikin rashin zato da tsammani. Kaɗa kai tayi cike da kunya cos bata taba tunanin tambaya makamanciyar wannan zata shiga tsakaninsu ba.     Sai me za'ayi idan bata da saurayi Abdullahi, A tare suka kalli kofar inda ya furta Adda Nadiya? Cikin salo na tambaya,     Takowa ciki tayi tana mai boye dariyarta tace "ina sauraranka ,dama nan ka zo kenan ana ta neman layinka baya tafiya ,Grandpa Bulama ya kira meeting". Kallan wayar tasa yayi yace "kuma wayata lafiya ƙalau fa saidai network". Ganin hankalin Nadiya baya garesa yasa shi kallan Hafsa da ta ƙurawa ido, Cikin yanayi na rashin sakewa hafsa tace "ina wuni"     da fara'a Nadiya ta amsa tana mai faɗin"yayi confessing soyayyarsa ko ni nayi masa?" Saukowa Abdallah yayi daga kan cabinet ɗin ya kamo hannun Nadiya yace"Adda muje ya maganar zuwa Gidan Bulaman. "     Hafsa na jiyo dariyarsu ,haka nan ta tsinci kanta cikin wani yanayi da bazata iya fassarawa ba,sauke tukunyar abincinta da ya nuna tayi tana mai sake jadadawa kanta wasa ne sukeyi nasu amma babu yarda za'ayi Abdallah yaso yarinya kamar ta. A cikin ƙaton kula ta juye abincin ta fita dashi ta aje kan dining,babu kowa a falon amma tana jiyo muryarsu daga falon Sama.     Komawa tayi kitchen ɗin ta ɗauko cocktail ɗin da Aunty shatuh ta haɗa jiya,ta dawo ta aje tayi arranging table ɗin kana ta koma kitchen ɗin ta gyara ta zuba nata abincin cikin yar ƙaramar roba dan kaima muhammadu, Shirinta tagama fes kafun ta haura kamar barauniya ta sanar dasu abinci ya sauka, Kamar kuwa tana jira suna amsawa ta sauko ta koma ɗakinta dake ƙasan.. ********************************************     Kamar yarda Ahaji Bulama ya kira taron gaggawa lokacin da labarin Nameer ya iskesa haka suka bayyana domin amsa gagarumin kiran nasa, Nameer ne na ƙarshen zuwa wanda baiyyi gigin zuwa da Jamaimah ba dan yasan mai zai jawowa kansa, Dan idan batayi wasa ba babu shiri zata koma kamaru dan kakansa mutum ne mara daukar shashanci, Kowa ya hallaci zaman wanda abun ya shafa , Koda Nameer ya gaida kowa Mami ƙin amsashi tayi dan ko da ta koresa yaci a ce a waya ya kirata ya sake bata hakuri koda bazata saurara ba Amma shiru kamar dama jira yake ta koresa. Bayan addua na buɗe zaman kamar koda yaushe idan sunyi Grandpa ya fara magana kamar haka"Nameer shin maganar da naji daga bakin Maminka haka take ko kuwa zakayi mana karin bayani."     Kasa yayi da kansa cike da girmamawa yace "kuyi haƙuri grandpa ,kuskure ne na riga da nayisa wanda ban taba tsammanin zai dawo min ba a wannan lokacin da bamu daɗe da fita daga wata matsala ba," Amma dan Allah Amun hakuri bayanshi Babu abinda zan faɗa im guilty.     Shiru ɗakin yayi babu wanda yace komai kafun Grandpa ya katse shirun Yace"idan nace baka bamu kunya ba NAMEER na yaudareki domin ka bamu kunya mutuƙa,domin kayi wasa da irin ilimin addinin da muka baka har kake tunanin wai bakayi tsammanin kuskuren zai dawo maka ba,"Haba Nameer Aure fa Kayi dungurugum,mai kake Tunanin duniya zata faɗa akamu bayan kasan mu ɗin abun magana ne a duniya haba Nameer ,ka bani kunya mutuka.     Yaya Abubakar dake gefe ne yace "bai kyauta ba dan rashin kyautawa daddy amma dan Allah ayi masa hakuri sai afara tunanin ta hanyar da za'a gyara."     Wanne gyara kuma baya ya b'ata,Allah yasa bai santa ba tun tana waje ,dan wallahi ni ba laifinsa na ke gani ba na umaimah ne wannan laifin , Hajiya matar Alhji Bulama wadda tsanar umaimah da Ahalinta har a lokacin tana ranta ta fada tana mai ya mutsa baki.     Ayi hakuri Hajiya""Mami ta fada ranta a mutukar bace, Nadiya dake jin haushin Hajiya sosai ce tace,idan bazaki gyara ba hajiya ba sai kin hura wutar ba,mene na maganar saninta a waje kuma.     Kamar hajiya Zata cinyeta ta hayyayƙo tace "naci ubanki wallahi sosai babu ƙaƙƙautawa ,ke idan ana magana ma zakiyi,nan ɗan zinar ubanki ma saida ya dawo maku amma kike nan zaki mun rashin kunya." Cikin zaƙala Nadiya tace "dan ma dai kowa na da kashi a maƙale ." Tsawar da Mami da Grandpa suka daka lokaci guda ne ya saka Nadiya hadiye abunda tayi niyar yi, Cike da fushi mami tace "maza bata hakuri,ni zaki wulaƙanta kicima mahaifiyata mutunci har kina neman fada mata magana,to bari kiji wannan da kike gani zaune duk da ba ita tayi nakuda ta ba ni kallan uwa nake mata". Dunƙule hannu Nadiya tayi tana mai tuno abubuwan da tayi masu suna yara ita da yaranta da matansu da jikokinta banda yaran uncle Abubakar dashi,tana sane sarai ta kasa manta wannan bangaren a yarintata,     Kiyi hakuri sannan nima ai bada rashin kunya nake mata magana ba ina maganane ta jika da kaka ,ai kakatace. Cike da balai hajiya tace"ni ba kakar ki bace,kakar ki na chan kasa ni su sultana ne jikokina domin iskanci da ɗiban albarkar da kike mun su basu mun saboda sun san muhimmancina sun kuma san nice na haifi ubansu" Dakatar da ita da Grandpa yayi ne ya saka Nadiya kin bata amsar da ta dace da ita ,   Kan Nameer ya koma yace"gareka Nameer yanzu dai maganar rabuwa da matarka bai taso ba tunda nasan tunda kukayi wanchan shakiyancin nasan da soyayya tsakaninku koda kuwa babu ita dole kacikaga ba da zama da ita,sannan naji ance yar kamaru ce sannann diyar sarki Rais ce dake dilah ,zamuje chan ayi maslaha tunda ko ina a cikin addini ita din matarkace kuma Aurenku ingantacce ne,hanyar da kukabice mara daɗi,dan haka kaje gida ku shirya."     Ƙasa Nameer ya kuma yi da kai yace "daddy ayi mun alfama dan Allah,da gaske ina san Jamaimah amma halayyarta ce bana so wanda a yanzu ina kan hanyar ganin ta gyara tukunna sai muje chan gurin iyayane nata,a yanzu kam duk wata halayya ta rashin girmama na gaba ta iya,so nake koda za'a je chan ɗin ya zamana ta koma a mace ta daban,wanda a wanann lokacinne Mami tace zata amsheta amma banda yanzu"     Grandpa zai nuna rashin lamuncewar sa papa ya shigar masa ya tayasa roƙo. A haka aka yanke shawarar kamar yarda Nameer yaso, Bayan tashinsu kai tsaye mami ta shige motarta dan bata san sauraran Nameer wanda ke da zuci zucin mata magana, Nameer na ƙokarin shiga motarss muryar Ibrahim yaran Yaya usman yayan mami ya katsesa inda yake fadi"haji Nameer rayuwa,kai wai mene damuwarka daga mai mai cikin shege sai kuma Auren boye,"Wani Banzan kallo Nameer ya basa domin dama tsakaninsa da Ib babu jituwa tun yarinta, Motarsa ya bude ya fada ,yana kokarin mata key sultan ya shigo ɗayan seat ɗin yace "ɗan uwana muje mana ka aje ni a saint plaza wallahi motana ya lalace," wani kallan banza Nameer ya basa yace"idan na kaika wane zai daukoka?" Sannan duk motocin gidanan baka da wadda zaka dauka ,ko zakace mun dukka motocinka uku ne suka lalace? Murmushi sultan yayi yana mai shafa lafiyyane sajensa yace "nayi missing dinka ne kawai,kaga muje tare nasiya turare sai mu tab'a hirar yaushe gamo sai ka dawo dani gida,"     Dariya Nameer yasa dan ya kasa rike ta kana yaja motar yana mai fadi kaji haushi . Yana jin muryar Ibi basu yayi gaba.     Murmushi Nadiya dake kallan duk abunda ya faru tayi ta taka inda yake tana mai kaɗa car key ɗinta tace "adai nemi sana'a." Cike da balai yace"ki dai ji da kanki da abunda ke damunki ,shegiya figagiya,kina nan kina faman buɗe jiki da sunan sana'a mene amfanin taki sana'ar ba har gwanda kazauna babu ba,shegiya yar isa".     Dariya sultana dake bayansa ta saka tana mai fadin "Nadiya akwai vacancy ne a company dinki ,Laila matar Hamma ibi na san modeling" A fasace ibrahim ya juya wanda tana ganinsa ta juya da gudu tana ƙwalawa hajiya kira. Kaɗa kai Nadiya tayi a fili tace "bazaka taba chanzawa ba Ibi". Da haka ta tashi motarta tana tunanin zuwa gidan Aunty shatuh domin magana akan Hafsa kan saban plan ɗinsu dan gane da jamaimah, Message din Evans da ya shigo mata ne ya katse ta daga tukin da take wanda yake cewa "Gani a Nigeria da mommy na akan maganar Aurenmu. " Chuchujay ✍🏽 https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK [3/6, 5:19 PM] Chuchujay✍️: https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK AHALINA (Siblings of different fathers) Book 2 in Aure uki series          By chuchujay Episode 3⃣9⃣➡4⃣0⃣    Bayan isar Nameer ya aje Sultan a gida kai tsaye gida ya nufa dan ya gaji so yake kawai ya huta dan haka ya barwa Fadil meeting ɗin da zasuyi yaje a maimakon sa, Key yasa ya buɗe gidan ya shiga , a falo ya tarar da Jamaimah tana cin fried rice &chicken da coke a gefenta tana wani yumm  kamar an bata duniya,sallama yayi bata amsa ba dan haka ya wuce  Ganin ya wuce ta ɗinne ya sakata ɗan daga murya tace "tunda ance idan na fita Allah ya isa kaga ai mai kuɗi da kuɗinsa sai abunda yayi niyyah idan kuma yin order tazo har gida itama haramun ne sai a faɗa mun naji ya sheik". Tsintar kansa yayi da murmusawa ,yasani dama za'azo nan da zata fara online order shiyasa koda Nadiya ta faɗa masa plan ɗinta ya amince babu bata lokaci, Yana ƙokarin kulle ƙofarsa ta sako ƙafa a bakin kofar,matsawa yayi da ya fahimci jidali take ji dashi.     Shiigowa tayI ciki tace "malam magana nake maka tun jiya amma ka kasa bani amsa,"mene ya saka Nadiya tazo tayi abunda tayi mun jiya," Walk in closet ɗinsa ya faɗa yana ignoring ɗinta, Binsa tayi tana cewa "wai Nameer nikam mai ka ɗauki Aure ne ?" Why are you treating me this way for crying out loud . ba tare da ya juyoba ya fara cire rigarsa yace yarda kika ɗauki Aure haka na Ɗaukesa jamaimah,sannan duk yarda kika shirya tafiyar da rayuwar Auren mu haka zan tafiyar dake na tayaki ta yarda kike so, Takawa tayi garesa a hankali ta saka hannunta tayi hugging ɗinsa ta baya,baki ɗaya yaji wani tunani nasa ya tsaya, Lafar da kanta tayi a bayan nasa tace"Baby dan Allah mu daina azabtar da rayuwarmu, lets live a peaceful life style ,im hurting bana jin daɗin abunda ke faruwa tsakani na da kai,har  wani na shiga,sannan Bazan boye maka ba banji dadin abunda Nadiya tazo tayi mun ba wanda na tabbata da sanenka domin idan babu ba yarda za'ayi tazo tayi girki a cikin gidana domin kai sannan wai tace ta aje mun ƙanzo da wuya,imagine babe,sannan har tana faɗa mun zakayi Aure which idan kayi Aure zan iya rasa rayuwata saboda tunanin haɗaka da wata ƴa mace kawai yana sani shiga tashin hankali,"     Cikin shesheƙar kuka tace"is it a crime dan ban iya giriki ba? Mata nawa ne basu iya girki ba kuma suke zaune cikin gidajensu da mazajensu cikin soyayya da ƙauna, Wallahi Nameer ina Mutuwar sanka ,ina maka sanda bana yiwa kaina shi why wont you give us a chance?"     A hankali yake jin kukan nata yana ratsa dukkan wani sashe na jikinsa,jikinsa da ta ƙwanta kuma ji yake kamar ana hura masa wuta a dukkanin jikinsa,tabbas yana san jamaima shima ya sani kuma ya yarda amma bazai iya dealing da yarda take tafiyar da rayuwarta cikin rashin biyayya ba da sanin ya kamata ga ɗan adam, A barshi ace ya amince da rashin iya girkinta ,zasu dawama ne a cin abinci a waje domin bama ta da niyar koya ,ko kuwa zasu ƙare a yan aikine, Shin yan aiki ne zasu na kula da ɗakinsa su gyara masa har abada? A tunaninsa ɗakinsa sirrinsa ne wanda matarsa kawai ya hallartarwa,ko kuwa zasu zauna a haka ne bata ganin mutunci da girman danginsa duk a sunan ita ɗiyar sarautace shin ita sarautar hauka ce?     Kukan nata bai daina sauti ba ,ajiyar zuciya yayi ya juyota tana kallansa ya kamo hannunta a hankali ya zaunar da ita kan couch din dake cikin gurin ya ɗuka gabanta ,hannunsa yasa a hankali yana mai share yar ƙwallar dake idanun ta yace"menene na kukan kuma?" Duk fa abunnan bai kai ga nayin kuka ba,look jamaima i want a romantic simple life with my wife,ni da kika kalleni a tsari na babu Auren mace biyu saboda babu yarda za'ayi na haɗa sansu guri daya nayi adalci saboda nasan kaina,so i choose you duk da Aurenmu was nothing close to okay amma a haka nake san ɗaukan responsibility ɗina na kula da dukka hakkinki da Allah ya dora mun amma baki san bani dama domin kuwa a hadurwaki ta farko da iyayena kin basu expression a kanki mara dadi wanda yayi leading da ni kaina aka koreni daga gida ke shaida ce, Im a family man jamaimah AHALINA suna gaba min da komai sannan a shirye nake na bata da duk wani wanda zai kawo mun matsala cikinsu, Ni dake ba soyayya mukayi a baya ba mun tsinci kanmu ne kawai a cikin san juna bayan wannan abun na Aure ya faru.     Cikin shagwaba ta katsesa tace "sai dai idan kai amma nikam i loved you since day one,idan ba haka ba taya zan involving kaina a komai so don't speak for me".     Murmushi yayi ganin yarda ta wani shagawabe fuska yace "to naji i wont speak for you, amma ki sani ina sanki sosai amma kina san bani matsala wajen nuna miki ina sanki,so na kike yi amma baki san ni wanene ba,AHALINA nada tarihi da history wanda bazaki taba tsammani ba,na tabbata a maganar da nake baki san ina da kanne yan uku a America ba sanann baki san cewa ni dasu da Nadiya da Abdallah dukkan mu Siblings ne daga different fathers amma same mother,amma still we fight for each other and love each other ,i love them da dukkan rayuwata, Sannan aje kan Mami na ,itace komai Nawa,ita ta bani uba a lokacin da nake mutukar bukatar daya wanda shine Papa mijinta a yanzu,ya bamu rayuwa mai kyau sannan yabada babbar gudunmawa wajen ganin mun zama abunda muka zama yanzu ,badan kuɗi ba saboda muna dashi,dangin mahifiyarmu kuɗi ne haka zalika mahaifiyarmu kuɗice amma ya bamu gudunmawar da kuɗi bazasu bamu ba, Ko kinsan mahaifina dana Nadiya suna nan a raye? Amma mene amfanin rayuwarsu garemu bayan munada wanda yafiso sau dubu wanda a koda yaushe zai zabemu sau babu iyaka ya bamu gudunmawa rayuwa kamar yarda yake kan bamu, Tayaya kike tunanin zan zauna na kalle ki kina disrespecting ɗinsu? Abun da kikayi ranar was awful and very bad . I can help you wejen ganin kin iya duk wani abu da baki iya ba amma fa sai kin taimakeni tukkuna kin taimaki kanki zan iya taimaka miki ,muyi rayuwa mai kyau da inganci abun sha'awa ga kowa.     Narai narai haka idanunta ke kallan nasa kana ta sake damƙe hannunsa tace "da gaske nake bazan iya rayuwa babu kai ba and tunanin wata mace tare da kai yana sani cikin mutuƙar tashin hankali domin duk ranar da ka kawo wata cikin gidan nan matsayin matarka to zan mutu ne,mai zai saka bazamuyi rayuwarmu daga ni sai kai,i left everything for you cant you do the same for me? Bazaka iya mun hakan ba please honey,i will try and adjust naga na fara yi maka girki koda ba daɗi a haka har ya fara yin daɗi,rayuwata tunda aka haifeni bayan iyayena babu wanda nake ma kallan sama cos ina kallansa matsayin ƙasƙanci a haka aka raine ni wanda bana tunanin zan iya chanzawa zuwa wata daban,abu daya na sani shine ina mutuƙar maka soyayyar da zan iya saudaukar da kaina domin kai amma bazan iya chanza kaina ba ,kazo muyi rayuwarmu mu biyu please".     Bai san lokacin da wata dariya ta ƙwace masa ba ,sai da yayi mai isarsa ya dago yaga tana kallansa cike da confusion ,baki iya wa kowa kallan sama ba ,ni ma kenan bazaki taba iya mun kallan sama dake ba right? Snipping tayi tace "ni da kai ai abu guda ne" Tashi tsaye yayi yana kaɗa kansa yace "yanzu na ƙara tabbatar da baki da ilimin addini isashe," Magana kuma dake muddin baki fahimci wadda namiki yanzu ba bata da amfani, Rigarsa mara nauyi ya ɗauko da sweat pants ya kalleta yace "ki shirya zama da kishiya dan bazan taba iya zama da jahilar mace ba Ita kaɗai ,sannan kuma ki sani kina nan matsayin matata amma baki da wata power akaina domin bazan taba kusantar mace kamarki ba saboda ina gudu da takaicin haɗa zuria da wadda bata san menene Biyayya ba." Yana ƙai karshen zancensa ya fita yabarta nan zaune maganar tayi mugun dukanta musamman maganarsa ta ƙarshe da kuma kiran ta jahila da yayi . Wani irin ihu ta saka wanda yana bayi yana jinta ,rufe idanunsa yayi ruwan dumin na ratsa ko ina na jikinsa ,a haka ya jiyo fitarta ta hanyar buga ƙofarsa da tayi tana kuka.                *************************** Kai tsaye Nadiya na ganin message ɗin Evans ta fara kiran layinsa wanda har ta katse bai ɗauka ba,sai da ta kirasa a karo na biyu kana aka ɗauka wanda ta tsinkayi muryar mace tana mai faɗin"come to SAMMY GUEST PALACE ,im Evans mom and i wanna see you right now ". Da mamaki Nadiya ta cire wayan a kunneta kana ta sake mayarwa tace"is everything okay Ma?" Cikin yanayi wanda Nadiya bazata fassara ha tace"its not,room 2009 is the room number" Dit taji an kashe wayar, Wata zuciyar ke gargadinta da kar taje,har fara tafiyarta inda tayi niyyan zuwa kuma taga ƙin amsa kiran nata kamar wulaƙanci ne da kuma rashin girmamawa gareta dan haka ta tura Abdallah saƙo kamar haka"na tafi Sammy guest palace,incase kunji ban dawo gida ba har gobe something is wrong,dont call me yanzun" Yar dariya tayi da tayi realizing abunda ta yi, Amma ai gaskiyarta ne cos tone din matar was not pleasing sannan bata santa ba bata kuma san menene zata iya yimata ba,sanin ƙabilancinsu yasa haka, Juya kan motarta ta tayi dan amsa kiran,mintuna marasa yawa ne suka kaita hotel din,ta jima a parking lodge tana Sake sake kafun taf addua ta fito domin shiga ciki,ta dai san komene baza'a kashe ta ba.     Tsaye take bakin kofar tana mai danna door bell, Sai da tayi sau uku kana akazo aka buɗe mata,da mamaki Evans yake kallanta jikinsa sanye da rigar da buttons ɗinsu ke bude wanda ta bayyana shafaffan cikisa mai ɗauke da 6 packs, hannunsa kuma ɗauke da towel yan goge jiƙaƙen kansa wanda hakan ya tabbatar mata da ya fitone a wanka, Cike da mamaki da kuma alamar tambaya yace "babe?" Saurin ɗauke idanunta tayi ta juya masa baya tana mai fadin"im sorry and mene zaka  buɗe kofa jikinka a buɗe? Idan kuma bani bace bafa?     Murmushi yayi inda yana ƙokarin magana mahaifiyarsa ta jawosa baya tana mai faɗin"i can see someone is jealous,welcome" Dam gabanta ya faɗi,da sauri ta juyo inda idanunta suka sauka kanta ,dattijuwace amma hakan bai hana kyanta fitowa sosai ba sanann uwa uba haskenta wanda baya da alamar disashewa ,cike da dan duburburcewa Nadiya tace"Good afternoon ma". Kallanta tayi da kyau kana tace "its evening come inside". Riƙota Evans yayi yace "mommy please why do you call Nadiya here i thought we talked about this?" Cikin inyamiranci tace"bazan iya jira har sai ta bamu izini ba,na kosa naga wadda take da guts ɗin da ya saka yarona yayi converting ba tare da kiftawar ido ba," Cikin rashin sanin abunda suke faɗi Nadiya tabi bayansu suka shiga ɗakin , Alamu mommyn tayima Nadiya akan ta zauna kan couch wamda babu musu ta zauna tana ɗari ɗari yayinda cikin yare tace"kai kuma zaka rufe kirjinka ne ko sai ka gama hargitsa mata tunanin?"     Sosa kansa yayi kana ya fara balle maballansa, Sake gaidata Nadiya tayi yayinda ita kuma take binta da ido kamar zata cinyeta, Cikin harshen turanci tace mata "shekarar ki nawa". Cike da girmamawa Nadiya tace"29" Ɗan bude baki mommy tayi tace"bana san wasa 29?" Ƙasa Nadiya tayi da kai tace yes ma" Da mamaki ta sake kallanta kana tace zaki iya haihuwa kuwa? Da sauri Evans yazo ya zauna kusa da ita yace mommy mana? Wani irin kallo ta bashi kana tace"bana so fa ,kar ka shiga mun,bansan mene yanayi na haihuwa hausawa ba amma ni nasan yarinya yar yarenmu idan takai 29 ana kwana biyu kan tayi ciki shi yasa muke gwadawa tukkuna,inajin wannan ma sai mun gwada."     Dariya Evans yasa yace mommy mu musulmai ne and sex kafun Aure haramune , Wani banzan kallo ta bashi tana mai faɗin kar ka fara mun maganar musulinci kafin kashiga kai Christian ne and babu laifi idan zaka gwada ne kaga matar da zaka Aura zata iya haihuwa ne ko kuwa bazata iya ba ba haramci a al'adarmu.     Ɗan ƙaramun murmushi Nadiya tayi da ya zamana ba da yare suke maganar ba,cikin rashin san tafaɗi maganar da bazata ma mommyn dadi ba tace"mahaifiyata ta sake Aure tana da shekara 29 amma shekaran da ya zagayo ta haifi yan uku."     Da mamaki mommy tace "yan uku?" Washe baki tayi tace"kilan kema ki haifa wa Evans so ke virgin ce"? Sake kama hannunta Evans yayi yace"mommy ki bari mana its embarrassing."     Hannun nasa ta ture tace biko rabu dani,ina so na san wane yarona zai Aura, Cike da kunya Nadiya tace"im a virgin mommy". Kaɗa kai tayi tace ina zuwa, Tana tashi Evans ya sauko a akan gadon da suke zaune yazo inda Nadiya take yace "Nady baby im sorry about this please,mommy mean no harm".     Ɗan yake tayi tace "ba damuwa Evans im good" Zai sake magana sai ga mommy nan da tape dinta tace "oya tashi," Da mamaki dukkansu suka kalleta,takowa tayi ko ajikinta ta janye gyalen Nadiya wanda tazo mata a bazata, Evans zai magana tace"ka koma ka zauna kafun raina ya baci da kai,inayin komai ne dominka," Tape ɗin ta bude taje daidai kan Duwawun Nadiya ta saka tape ɗin tana mai fadin "zan Auna girmansa ne naga zaki samu ciki da wuri sannan zakiyi qualities din da igbo girls suke dashi,zaki iya ɗaukar bukatun Igbo man,". Cike da rashin jin daɗi Evans yace "im Ghanian for God sake ba inyamiri ba".     Dakuwa tayi masa da hannu tace "amma ai kasha nonon igbo woman bazakuma ka ƙaryarta hakan ba" Janye tape din tayi tana mai kallan measurement ɗIn kana ta saka hannu ta kamo duwawun tace hope baki saka ciko ba, Ɗan ja da baya Nadiya tayi a ranta tana mai mutuƙar rashin jin dadin wanann iskancin amma ta danne tace "No mommy ban saka ba and boobs size ɗina 37 ba sai kin Auna ba i mean it". Dan kallanta mommy tayi tace "i know you're not happy with me ,nasan baki jin dadin abunda nake maki amma a matsayin uwa dole na damu musamman da ya zamana soyayyarki nada farashi,har yanzu na kasa yarda SABODA ke Evans ya karbi musulinci,ina sone kawai nasan kina masa san da yake maki"     Da mamaki Nadiya ta kallesa domin ba faɗa mata ba ,kaɗa mata kai yayi wanda lokaci daya taji hawaye na bi mata kuncita,saurin gogewa tayi ta kallesa cikin harshen hausa  tace "dan me ka karbi shahada" Sanin bata san mahaifiyasa ta fahimci mai suke fadi ne ya saka cikin hausan yace"domin na yarda kuma na gamsu shine addini na gaskiya,sannan soyyarki ta sake bani kwarin gwiwa wajen yin hakan."     Faɗaɗa murmushi ta tayi tace "mene sunan ka," Licking lips dinsa yayi yace "ke na ajewa wannan gurbin". Murmushi tayi sosai kana tace"AHMED"the praised sunnan Annabi Muhammad,first person to present imperfect! And na shirya Aurenka a ko yaushe ,indai ina numfashi babu wani ɗa namiji da zan mallakawa soyayyata bayankai,wannan alkwarine daga musulmar da ta saka ka fara shawa'awar musulunci har ka samu shiga.     Gyaran murya Mommy tayi tace"meke faruwa dai?" Baki ɗaya ma Nadiya ta manta da ita, Goge hawayenta tayi ta rugume Mommy babu zato babu tsammani tace"mommy i love your son with every fibre in me and i promise to treat him like a king and insha Allahu i will give him beautiful kids insha Allah ." Da gudu ta juya tabar ɗakin. Kallan kofar tayi kana ta kalli Evans tace"kai mai kukace da wancan yaran and mai ya shigeta". Daga kafaɗarsa yayi ya mara mata baya yana dariya. School dey give me woto woto kuyi hakuri oo,weeks to exams,kuna ɗagan ƙafa na zama yar jaridar nan already mu huta. Xx Chuchujay✍🏽 TBC [3/6, 5:19 PM] Chuchujay✍️: GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Zan baku wannan garabasar ,masu cemun sati yayi kaɗa ga shi kanan sai 1st February 2024 maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me AHALINA. (Siblings of different fathers) Book two 'in Aure uku series.           By Chuchujay ✍🏽 (Amina jamil Adam)🥰 بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ Episode 4⃣1⃣➡4⃣2⃣ Zaune Nameer yake a office ɗin Nadiya hankali sa yayi mutuƙar tafiya nesa,tunani kala kala yake kan Jamaimah,yakamata ace a iya maganganun da Ya zauna Ya faɗa mata ta zama Mai fahimta da hangen nesa,a iya tunanin sa duk wani Mai hankali idan ka zauna kayi masa bayani kamar yarda yayi mata zai fahimta yasan menene dai dai ,amma ina kamar Ya sake tura mata rashin fahimta akanta. Yana cikin wannan tunanin Nadiya ta shigo daga meeting ɗin da sukayi, Zama tayi tana Mai faɗin"wash komai is stressing a rayuwarnan ,amma Ya mutum zaiyyi idan yana neman cigaba". Ganin baice mata komai bane yasa ta kallesa da kyau tace "Hamma?,amma still shiru,ajiyar zuciya tayi da ta fahimci Ya tafi tunani ne,hannun ta saka tayi snapping a fuskarsa wanda hakan Ya sakashi dawowa daga duniyar tunanin da Ya tafi yace"Nadiya kin dawo kenan."     Cike da kulawa tace "Hammanmu 'dan Allah ka daina wannan tunanin da kake yawan yi kar yazo Ya zamar Maka damuwa,kar ka manta fa,komenene Allah Ya ɗorawa mutum to akwai dalili ,sannan shi mumini baya tab'a wuce ƙadarar sa kuma kasan ba'a jarabtar kowa sai mumini wanda nasan insha Allahu kai Mai cin wannan jarabawar da Allah Ya ɗorawa maka ne,'dan Allah kabar wannan tunanin,kar ka manta AHALINKA na tare da kai a duk wani step na rayuwa da zaka taka.     Sosa gefan fuskarsa yayi yace"amma dai Nadiya Kema kinsan babban jigon AHALINA bata tare dani ko?" Mami bata amsa wayana ,yanzu maganar da nake sai da na biya gida Amma ko inda Nake mami bata kalla ba ,ko gaisuwana bata amsa ba duk yarda Papa yayi da ita,last naje Asibiti na sameta amma Mami magana take mun kamar mara lafiyar da yazo ganin likita ,wai sai nayi booking Appointment . Ƙaramar dariya Nadiya tasaka wanda Ya sa Nameer kallanta yace"mene na dariya"? Hannunsa ta kamo tace "kawai mami ce ke bani dariya,yanzu fa Ya kamata ace kasan wacece mami,to wallahi tafi kowa zama tare da kai kawai dai ranta ne Ya baci dangane da abunda yafaru,kasa kanka a wannan matsayin mana,kana matsayin iyaye ɗanka yayi irin abunda kayi kasan dole zakaji babu daɗi and you will feel less,amma Mami kam ko yau da asuba da naje gaisheta najita tana Addu'an Allah Ya fitar da kai duk wani hali da kake mara kyau yasa kayi overcoming,amma man ina shiga ta bari".     Ɗan shiru yayi kana yace "Nadiya ki yarda what i did was not intentionally sannan banyi ba domin Mami taji ƙanƙanta,wallahi kuskurene wanda baya wuce ranarsa" Kaɗa masa kai tayi tace na sani Hamma and insha Allahu kuskuren nan zamu mayar dashi abunda kowa zaiyyi alfahari dashi. Gyara zamansa yayi yace"banga Alama ba domin Jamaima ta wuce dukkan wani tunani ki,rashin fahimtarta da tunaninta zan ce maki yafi na jahilin da bai zauna a aji ba baki ɗaya " Ɗan shiru Nadiya tayi kafin tace "inaji a jikina komai zaizo Ya wuce kamar bai faru ba time ne kawai ". Ɗan karamun murmushi yayi yace "Allah Ya nuna mun time ɗinnan na ƙosa cos im exhausted already," Kafun ta Sake wani magana telephone ɗinta yayi ƙara wanda tasan sakatariyar tace,dagawa tayi ta Kara a kunne inda take sanar da ita tana da baƙo, Sanin wanene baƙon yasaka ta cewa Ya shigo, Da sallama a bakinsa Ya shigo,haka nan ta tsinci kanta cikin wani irin farin ciki da ta tuna fa a yanzu shi ɗin musulmine kamar ita sannan yasan ƙaidoji da dama na musulunci wanda cikin sa harda idan kaje guri kayi sallama, Juyawa Nameer yayi lokacin da Ya kallo fuskarta yaga wani irin annuri da farin ciki da take kallan Mai sallamar dan haka Ya juya 'dan ganin wanda Ya saka Nadiya wannan Nishaɗin. Ganin Nameer Ya saka AHMED(Evans )saita kansa yana Mai nutsuwa domin ko ba'a faɗa masa ba yasan wannan ne brother ɗin ta Nameer cos kamar su ma kawai ta baka amsa ba sai anyi magana ba, Ƙarasowa yayi cike da girmamawa ya mika masa hannu yana Mai faɗin Sallamu alaikum.     Kallan hannun Nameer yayi kana ya kalli fuskarsa da kyau yana san sanin inda yasansa,karban hannun yayi yace"Sallamu alaikum". Ganin yarda Ya tsaya Nervously ne Ya saka Nadiya saka ƙaramar dariya tace "ka zauna mana ,ko ganin future brother in law ɗinka Ya saka ka shiga kiɗima ne". Murmushi yayi Ya jawo kujerar dake kallan Nameer ya zauna yace"ba dole ba cos yarda nake tunanin zanga Brothern ɗin mu Ya fi haka and i was not thinking zamu haɗu a nan" Gyara zama Nameer yayi yace "kamar nasanka ko kuma nace nasan Mai kama da kai ,amma wanda nake mistaking ɗinka dashi bama musulmi bane ,and He's a ghanian Actor which nasan babu abunda zai haɗasa da kanwata Nadiya nan,and idan fahimta  takai inda nake tunani kai da ita ɗin kuna soyayya ne,so mind idan nasan more about you? Ya karasa maganar da irin tone ɗin nan na babban yaya.     Kallanta Ahmed(Evans)yayi alamun Mai zaice,ɗaga kafaɗarta tayi tace "kajisa ai ka amsa masa tambayarsa ,he's My elser brother Nameer and yana san sanin wanene kai wanda na tabbata ba sai nayi masa bayani ba daga bakinka zaifi daɗi cos in baka manta ba nima nayi undergoing wannan investigation ɗin  but trust me nawa kawai magana ne"     Ƙaramar dariya yayi da Ya fahimci abunda take nufi kafun Ya maida kallansa kan Nameer wanda Ya zuba masa ido yana Mai san tabbatar da ba Evans bane cos duk da a screen Ya saba ganinsa amma yawan kallasa a screen ɗin baya tunanin idan Ya gansa a zahiri zaiyyi masa wahalar ganewa,amma abu guda ɗaya Ya sani wanda shine Evans bazai saka jallabiya da hula ba,koda kuwa zai saka jallabiya bazai saka hula irin ta ustazai din nan da mutane Kema laƙani da"tashi kafiya naci"ba,sannan babbar maganar ma kuma itace babu wata alaka da zata shiga tsakaninsa da Nadiya.     Cike da rashin sakewa Ahmed(Evans )yace "sunana Ahmed Hans wanda ada nake Evans sannan Bakayi kuskure wajen gane wanene ni ba nine Evans Hans ghanian movie Actor and a model,i was a Christian amma a yanzu ni musulmine ,sannan ina san ƙanwarka ne tsakanina da Allah san kuma da nake mata na Aure ne bana wasa ba cos maganar da nake maka a yanzu mahaifiyata tana garin nan tana san ganawa da iyayen Nadiya domin suyi magana ".     Kallan Nameer Nadiya tayi tana kallan yarda Ya shiga Cikin shock da mamaki na confession ɗin Ahmed, Yar karamar dariya yayi yace "you're not joking ko?,wait idan kai musulmine yanzu taya akayi kazama,Kana so kace mun saboda Nadiya?" Kodai musuluncin ka wata mafakace ta yaudarar Nadiya? Bana fahimta ka fahimtar dani, Kallansa Ahmed yayi cike da gaskiyarsa yace "wallahi yayan mu ban karbi musuluncin ba dan na yaudari Nadiya ba,ina mata soyayyar da babu yaudara acikin ta,na yarda itace mukulllin shiga musulunci na amma dana shiga na fahimci nanne wajen zamana inda zan samu kwanciyar hankali Mai daurewa wanda nake fata,dama kawai nake nema na samu na kula da Nadiya fiye da yarda zan kula da kaina. "     Shiru Nameer yayi yana kallan Ahmed da wata irin fuska Mai tsoratar da mutum idan yana gaban sirikai, Ajiyar zuciya Nameer yayi yace"addinin mu bai hana mu aurawa ƴarmu wanda Ya karbi shahada ba abun dadine sannan abun alfahari ne gare mu ace dan Nadiya ce sanadin musuluntar ka sannan magana tana ga manyamu amma kafin nan sai ka nemi soyayyar ita Nadiyar" Kafun kowannen su yace wani abu Nadiya yace "Ai hamma yama samu". Buɗe baki Nameer yayi kana Ya saka dariya yana Mai miƙawa Ahmed (Evans )hannu yace "shikenan ta koreni ,Allah Ya bada sa'a abokina dan na fahimci ƙanwata nan ta gama faɗawa," Gaisawa sukayi inda Ahmed ke faman washe masa haƙora ,sallama yayi musu yana Mai faɗin "sai kinzo Nadiya da yarinyar da kikayi magana ".                   ******************** Bayan komawar Nadiya gida da dare bayan sun gama dinner tabi mami dakinta danyi mata maganar Evans, Kallanta Mami tayi lokacin da tayi sallama a ɗakinta, Cigaba tayi da cire agogan hannunta tana Mai fadin"idan kinsan maganar Nameer ce ta kawo ki spare me, Shigowa tayi ciki ta zauna tana Mai matsa mata hannunta Kana tace"Mamina yau ba maganar hamma bace maganan tawace sannan nasan zakiyi farin ciki sosai da ita,"Ɗan kallanta mami tayi tace "inaji sannan kiyi magana softly kar ki tashi mahmood yanzu yayi bacci" Kallansa Nadiya tayi ganin yarda yayi bul bul abunsa tace"yaran Mami sai wani fresh yake yi abunsa ." Cikin rage murya tace"Mami kinsan yanzu im 29 ba?" Sannan nayi achieving komai da yakamata mutum a shekaruna yayi ko? Kallanta da kyau Mami tayi tana Mai san fahimtar inda maganar Nadiya kesan tafiya kafin tace"kin samu mijin aure kenan,to kice Ya turo". Yar karamar dariya Nadiya tayi cike da jin kunya tace "Kai Mami " "Ehen ai idan kaji budurwar yarinyan ka ta fara magana haka to Aure take so ,yanzu haka nima tawa budurwar dake gabana Aure take so,juyowa Mami tayi tana Mai faɗaɗa fara'ar da Rabon da tayi ta kwana biyu ,daga mata gira ɗaya tayi tace "uhum ina sauraranki wanene lucky guy din".     Ƙasa tayi da idanunta tace "Mami na ta kaina you got me,sunansa Ahmed and ghanian ne mahaifiyarsa kuma yar Nageria ce amma inyamura ce". Ɗan shiru mami tayi na wani lokaci cikin fuskar da zakace abun Ya daki mutum tace"Mai ya faru da dukkan Hausawa da fulanin Nigerian da sai Kinje har ghana kin zaƙulo mana ɗan ghana irin inyamurai ni Umaimah ," Cije lebe Nadiya tayi tace "Ai mami bama wannan ba ,he was a Christian amma Ya musulunta sannan yanzu haka suna nan Nigeria da mahaifiyarsa akan tana san ganin iyayena"     Gyara zama Mami tayi tace "interesting,yanzu maganar da kuke yazo da Mamansa nan dan taga iyayenki ,ita ma musulmarce sannan a danginsu mace ke zuwa ganawa da iyayan mace ,bani nasha". Sosa ƙeyarta tayi tace "ita ba musulma bace 'infact dukkan iyayensa ma babu musulmai shi kaɗai ne musulmi shima kuma haɗuwa dani Ya saka Ya musulunta". "Uhum ,kice saboda ke Ya musulunta,abun gwanin dadi na kwana biyu banji labari Mai ban dariya da daɗin wannan ba,na kasa yarda Nadiyata ta faɗa tarkon mayaudara,dama da popcorn munayi munaci cos this is hilarious, " Ganin da gaske Mami bata ɗauki abun gaske ba Ya saka Nadiya saka serious face tace "mami da gaske nake ba wasa ba Allah,Bana boye miki komai 'dan baki koya mun yi miki boye boye ba shiyasa a wannan karan bazan fara ba,na amince da shi Mami sannan na gamsu da cewa musuluncinsa ba domin Ya yaudareni bane Allah ne Ya kirasa Ya zabesa And Sanin wacece ni yasaka ban tab'a bashi dama ko na nuna masa amincewata da soyayyarsa ba har saida na tabbatar da cewa ni dashi akwai hallarci, Bugu da ƙari kuma nasan AHALINA ba mutane bane masu duba banbanci na Al'ada muddin kuwa addinin mu abu ɗaya ne dashi kawai nayi amfani wajen zuwa sanar dake kai tsaye ba tare da Naji wani abu ba Mami.     Shiru Mami tayi tana kallan ta Kana tace"daɗina dake akwai iya tsara zance muddin kuwa Kina san abu,Naji dai yanzu gobe idan Papanku Ya dawo tunda bazani asibiti ba zamu zauna mu tattauna akan maganar sannan mu samu Daddy muyi magana dashi bayan haka sai su zo mu gansu nan da kwana biyu nasan dole Papanku bazai taba bada goyan bayansa ba ɗari bisa ɗari muddin baiyyi bincike sosai akansa ba da kuma danginsa". Rungume ta Nadiya tayi tace "Allah Ya saka maki da gidan Aljanna Mamina uwa ta gari,"     Shafa bayanta mami tayi tace "uhum uchenna " Dariya suka saka a tare inda Mami ta daɗe tana nazarin wannan baban al'amarin da Nadiya tazo dashi.     Kamar yarda tace sai tayi magana da Papa bayan dawowarsa kuwa ta zauna tana Mai zayyana masa abunda ke a aƙasa ,ɗan jim yayi kafun yace"kuma tace tana san yaran?"     Kaɗa kai mami tayi tace "haka nan tace sannan a idanunta ma na gano hakan ,kawai dai ina jin tsoron Abunda zaije Ya dawo ne wanda Ya shafi banbancin al'ada da kuma addini wanda kaga 'fa yaran nan shi kaɗai ne musulmi a danginsu wanda kuma sanadiyar ita Nadiya ɗin Ya musulunta". Tabbas yasan maganarta da ƙamshin gaskiya,amma komai a rayuwa idan zaka duba ka duba positive side ɗinsa, Cikin Hikima ya ƙwantar mata da hankali inda ya sake kwantar mata hankali akan zai yi bincke Mai kyau akansa 'dan haka suka bawa Nadiya dama akan yazo ɗin kafun su kai maganar gurin su Daddy, Ille kuwa kamar yarda Papa ya bukaci ganin Evans haka yazo cikin shiga ta mutunci da kammala,a hirarsu da sukayi mai tsiya Papa da Mami suka nuna gamsuwatsu da Shi 'dan haka babu bata lokaci suka kai maganar gurinsu Daddy waɗanda suma bayan ganawa da mahaifiyarsa suka gane ita ɗin babbar mutum ce Mai fadin zuciya 'dan haka suka rufe babi na ƙabilanci da banbance Ra'ayoyi da Al'ada suka ƙarbi Evans da zummar zasu fadaɗa bincike sannan zasu nemesu domin tsayar da magana ɗaya. Chuchujay✍🏽 [3/6, 5:20 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different father's) Book two in Aure uku series        By  CHUCHUJAY ✍🏽 EPISODE 4⃣3⃣➡4⃣4⃣ GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Zan baku wannan garabasar ,masu cemun sati yayi kaɗa ga shi kanan sai 1st February 2024 maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me Wannan page ɗin sadaukarwa ne ga masu comment na wannan littafi wanda ina mutuƙar jin dadin sharhin ku,kuyi yarda kuka ga dama dashi.❤ Ina mutuƙar kyaunarku. بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ    Adda wai maganar me kikeyi cos wallahi bana fahimta Kina nufin Hamma Ya Auri Mai Aikin Aunty shatuh fa kike magana , Abdallah Ya faɗa da mamaki yana Mai kallan Nameer da Nadiya da Aunty shatuh , Dafa sa Nadiya tayi tace "kana san tane sai kayi magana ,beside maganar da ake ba Auranta Hamma zaiyyi ba illa za'ayi pretending ne akan Ya Aureta d'in amma ba Auren nata zaiyyi ba ka ƙwantar da hankalinka."     Wani kallo Abdallah ya bata cike da gardamar kalmarta na yana san Hafsa yace"ba wai maganar ina santa ake ba amma magana ce ta Menene dai dai gudun kar a shiga hakkin Addini sannan ita hafsan ta amince baza'a shiga hakkinta ba  " Dariya Nameer yasa yace "ka kwantar da hankalinka yallabai ,babu wanda zai shiga hakkin Addini insha Allahu," Shiru yayi bai sake cewa komai ba amma tabbas zuciyar sa bata kwanta da wannan tsarin da Nadiya ta tsiro ba,     Aunty shatuh wadda ta kula da rashin nutsuwar Abdallah wanda tun tuni tasan yana san hafsa  tace "Nameer wannan abun Ya zamana business ne straight ,ka samu abunda kake bukata ga matarka ka bama yarinya kuɗinta ta dawo nan cos kasan da kyar na samu ta amince it took me great effort  "     Kaɗa kai yayi yana Mai faɗada murmushinsa yace "na baki assurance ɗina Aunty nasan yarda Jamaimah bata san kishiya bazai dauke mu lokaci Mai tsayi ba zata dawo gurin ki cos naga alamar ke kanki baki san rabuwa da ita ,ni nama ƙosa naganta yarda Aunty ta gama kafa mun shariɗai akanta. Suna wannan maganar sallamar Hafsa ta katse su, Wani irin yanayi Abdallah Ya tsinci kansa ciki lokacin da Ya saka idanunsa akanta domin ganin yarda ta sake yi masa wani irin kyau Mai ɗaukar hankali ,."     "Masha Allah " Cewan Nameer wanda shima hafsa ɗin yake kalla wadda keda wani irin sassanyan kyau, Da sauri Abdallah ya kalle sa ganin yana kallanta,haka kawai yaji wani irin kulu a wuyansa Ya tsaya cos shi kansa bai san yana san Hafsa har haka ba sai yanzu da aka kawo wannan maganar ta zuwan Hafsa gidan Nameer , Zama tayi kasa bayan shigowarta tana Mai  gaida kowa cikin jin nauyinsu, Kallanta Aunty shatuh tayi tace "yarinyata taso kizo kusa dani ki zauna," Cike da jin kunya tace "Aunty nan ma yayi". Sanin bazata dawo ɗin bane Ya saka Aunty shatuh cewa,zan baki kuɗi kuje ke da Nadiya ki zabi kayan da kike so saboda wannan aikin yana bukatar chanjin wardrobe kinga a matsayin Mata zakije gidan,kar ki ɗauke shi matsayin kayanki basuyi ba ,kinga Ai amarya da sabon kaya aka santa, Sannan zaku tsaya ku siya waya domin naga ta hannunki karamace dama tun tuni ina da niyyar siyan maki waya,Mai ne kuma kike buƙata?     Dan shiru Hafsa tayi ba tare da ta gamsu da maganar kuɗin da zasu kashe mata ba tace"Aunty nagode da komai Allah Ya saka da Alheri,amma Aunty bana san kashe kudin da zakuyi akaina ,iya kulawarku ma kawai ta wadatar sannan ni zanyi aikin nan ne badan abiyani ba Ai alherinki gareni yafi kudi duk yawansa,siyan kayan kuma tunda kince dole ne ni 'ina gani ba sai na bita ba komene aka siya dai dai ne,sannan ina san kafun naje gidan naje gurin inna na gansu tunda kince kar na faɗa mata wanda nima nasan baza taji daɗi ba." Cikin ƙwantar mata da Hankali Aunty shatuh tace"shikenan Nadiya zata je idan yaso sai Nameer Ya kaiki gida daga chan ki wuce." Charaf kamar Abdallah na jira yace"Ya bari Aunty zan kaita idan yaso sai na aje ma Nadiya ita sai ta wuce da ita gidan Hamma cos kinsan baiyyi ace shi Ya tafi da ita gida ba" Sanin hankalin Abdallah ba kwance yake ba da wannan tsarin yasa Aunty shatuh cewa"kaga shikenan ma hakan ma dabara ce". Nameer ne Ya fara tashi yana Mai faɗin"dama kuwa ina da wani Aiki Mai muhimmanci tare da Fadil bari na fara wucewa,kallan hafsa yayi cike da sigar tsokanarta yace "sai mun hadu a gida amaryata sannan kisa 'fa aranki matata lioness ce Allah yasa kin shirya" Dariya Aunty shatuh da Nadiya suka saka banda Abdallah wanda maganar Nameer ta tsaya masa a wuya duk da kuwa Yasan maganar gaibu ce, Sallama Nadiya ma tayi musu inda Abdallah Ya tashi yana Mai cewa Hafsa  ta samesa a mota, Ya daɗe yana shawara a zuciyarsa akan ya faɗa mata yana santa wata zuciyar kuma na faɗa masa Ya jira ta gama aikinta gidan Nameer, Yana wannan shawarar Ya hangota cikin milk hijab ɗinta wanda yasha guga duk da kuwa ya sha jiki,tafiya take cikin nutsuwa wadda ke ɗaukar hankali Mai kallo, Fitowa yayi da sauri Ya buɗe mata kofa,cike da kunya ta shiga tana Mai faɗin "na gode." Rufewa yayi Ya zagaya Ya shiga seat ɗinsa Ya zauna,rufe idanunsa a hankali yayi kana yayiwa motar key Ya tashe ta suka fita a cikin gidan. Tunda suka fita titi babu wanda yayi magana ,a karo na farko ya Kalleta yace ina zamuje hajiya, Murmushi tayi a karo na farko tace "da naga ka ɗauki hanya nazata kasan unguwan namu Ai,tudun wada ne," Shafa sajensa yayi yace "kinga kuma na dauki hanya dai dai wanda zuciyata ta bani hakan,Mai kike tunani akan zuwa gidan Hamma? " Ya jefa mata tambayar cikin maganar. Kallan waje tayi tace "to gani nan dai ,babu abunda Aunty zata nema gurina na kasa yi mata domin a iya zamana gidan ta babu cuta sai Alheri,shi yasa da ta mun magana na yarda tunda nasan bazata cutar dani ba.     Kaɗa kai yayi yace "Yayi,nasan dai baki da saurayi,Mai zai hana ni nazama saurayinki tunda kinga ni Abdallah na kamu da sanki mara misaltuwa,ina sanki da yawa hafsa sannan san da nake miki soyyayace wadda nake so muzama guda ta hanyar Auren sunna'ar ma'aiki,banyi niyyar faɗa miki ba amma ganin yanzu zaki wani gurin da babu damar naje kar na b'atawa hamma na plan dinsa Ya saka nake sanar dake mene ke cikin zuciyata ,sannan ban ce dole ki amsa mini yanzu ba ,kije kiyi tunani koda kuwa zuwa lokacin da zaki bar gidan Hamma ne,ina san ki je gidan ne da sanin ina fitinar sanki Hafsat ".     Wani irin maƙwat ɗin yawo ta haɗiya da ya kai Ayar maganar domin jinta take kamar a mafarkin da idan akace ta tashi zata firgita ta miƙe,wai ita Abdallah Hafiz ke furtawa kalmar so,baki ɗaya jinta tayi kamar a saman ruwa , Dan leko fuskarta yayi,da sauri ta Juyar da kanta tana Mai yin ƙaramun murmushi, Murmushin shima yayi yace "gamu dai mun shiga tudun wada ina zamuyi,"? Cikin kwatance suka isa gidan nasu,tana ƙokarin buɗe kofar ta ɗago ta kallesa tace"bazaka shiga ba?" Girgiza mata kai yayi yace "Inajin kunyane ,zan shiga amma ba yanzu ba sai ranar da kika amsa mun soyayya ta kinga sai na shiga kaina a sama Ina da soyayyar Hafsa na." Saurin bude kofar tayi cike da jin kunyarsa ta shiga gidan. Girgiza kai yayi yana Mai binta da kallo yana jin wani nishaɗi yana ratsasa,ko ba'a faɗa masa ba yasan cewa shi Mai sa'a ne gurin hafsa .     Baya wasu mintuna ta fito da Muhammad yana rike da yar karamar Jakarta wadda ta karba kafun su karaso bakin motar tana Mai dagaa masa hannu, Koda ta iso motan Ya kunna sautin qur'ani yana saurare,da sallama a bakinta ta shiga, Ido Ya ƙura mata,dauke kanta tayi cikin wata irin murya da ta tafi dashi tace "ni kadai na kallo na haka bana so".     Daga hannunsa yayi cikin surrender yace na bari gimbiya,key yayiwa motar suka bar gurin, Kai tsaye gurin siyan waya suka nufa Ya siya mata tsaleliyan waya da sim card wanda a take akayi register, Da kyar ta karbi wayar shima sai da Ya haɗa da dabara,bayan sun gama Ya kaita office d'in Nadiya ,kamar kar Ya wuce Ya barta ,amma hakan nan gudin kar Nadiya ta gano wani abun Ya wuce.               ****************************     Kai tsaye Nadiya da Hafsa suka nufi gidan Nameer wanda kafun suje ta kirasa ta sanar masa da zuwansu, Dama kafun su wuce sai da ta kaita aka gyarata tasha lalle sannan tasa wani mayyar TURKISH abaya Mai shegen kyau Already dama ko wanne daki a gida a gyare yake 'dan haka yace ta kaita dakin dake gefen nasa , Suna isa kuwa bata tsaya wani knocking ba ta buɗe gidan suka shiga ,babu wani sallama ko magana ta ja akwatin Hafsa ta buɗe dakin da Nameer yace ta zauna ta shiga da kayan, Biye da ita hafsa take zuciyarta na ɗari ɗari domin tana tsoran haɗuwa da Jamaimah 'dan taji ance yar sarkice, Kama hannunta Nadiya tayi ta zaunar da ita tace"Hafsa kalli nan,jikinki 'fa Zaki saki idan ba haka ba Jamaimah zata raina ki sosai cos yar rainin wayauce na fitina ,nasan Abun da wuya ,amma a yanayin Jamaimah tana da gasa ,nasan ganinki a nan zai saka tayi duk abunda zatayi domin ganin ta samo kan Nameer."     Kaɗa kai Hafsa tayi tace "Aunty ina jin kawai gabana na faɗuwane amma insha Allahu zan ƙokari ,amma zakina zuwa ko?" Murmushi Nadiya tayi tana Mai jin san hafsa cikin ranta,she's just another word of simplicity,kaɗa mata kai tayi tace"insha Allahu zan rinka zuwa,amma dole fa kizama jajirtatta wannan sanyin ki ajesa saboda idan kikace sanyi zakiyi zaki sha wahala."     Ajiyar zuciya tayi tace zan ƙokari. Suna cikin aje kaya jamaimah ta shigo ɗakin kamar wata barauniyya, Turus tayi tace "to lafiya?" Tashi Nadiya tayi tace"lafiya uwar gidan Hamma ,nayi tunanin kar nayi knocking ne ki kasa tashi ki buɗe gudun kar na baki wahala ya saka na ƙarbo key hannun Hamma cos zuwan nan bana san bata lokaci. Ɗaga hannu Jamaimah tayi tace "gyara zan maki ,bana san kirarin uwargidan Nameer ,saboda ni Uwargida ce kuma amarya ,daga ni babu ƙari,kallanta ta mayar kan Hafsa tace "wannan kuma 'fa,sannan Mai kukeyi ɗakin nan?"     Yar ƙaramar dariya Nadiya tayi tace "Allah sarki,shi yasa nace uwargidan Hamma saboda yanzu yayi amarya," Nuna Hafsa wadda gabanta yayi mugun faɗuwar ganin haɗuwar Jamaima tayi tace "gata nan ,amaryar Hamma kenan wadda aka ɗaura Aurenta da Hamma a yau sannan iyayanmu sun shaida,sannan abun daɗin shine yar danginmu ce wadda tasan darajar iyayanmu da kuma mijinta da yan uwansa,Abu Mai daɗin kuma shine ta iya girki chef ce ,sannan tazo da niyyar girkawa mijinta da kulawa dashi wanda shine ibadar Aure.," 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 Tofa .... CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:21 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers) Book two 'in Aure uki series     By CHUCHUJAY ✍🏽 EPISODE4⃣5⃣➡4⃣6⃣     Lokaci guda ji da fahimtar Jamaimah Ya dauke domin maganar tazo mata ne a bazata sannan kamar ƙanzan kurege wanda tama san shine , Dariya tasa Mai sauti tana Mai Nuna Nadiya ,sai da tayi Mai isarta sannan tace "kalli Nadiya nasan muna da differences namu tsakanina dake ,and nasan abunda nayi miki ranar da kikazo bai kamata ba,sannan Kema wanda kika mun bai kamata ba,Ya wuce lets bygones be bygones ,muyi moving on ,amma wannan kam ba Wasa bane ,idan kuma wasane Ya bani dariya ba sosai ba,so please mudaina kalar wasan nan,im sure sabuwar yar Aiki ce Mami ta bani ko? " Zama tayi tana Mai crossing Kafarta tace "kin iya zaba mata daki kuwa ba sai nasha wahalar ƙawala mata kira ba ko ita ta b'ata min lokaci,ni dama nasan Mami zata ji dani,dole gobe na shirya naje nayi mata godia," Wani irin Kallo Nadiya ta bita dashi Kana ta ɗora yatsunta guda biyu gefen kunnen ta tace"are you nuts"? Ko kuma wani abu akanki yana miki yumm yumm da yake hana ki gane lissafi? To bari kiji na faɗa miki,maganar da kike ɗauka kanzan kurege gaskiya ce wadda babu ƙarya ko wani wasa a cikin ta a yanzu wata daya kenan da Auren su kamar yarda akayi naki babu wanda Ya sani,to suma haka akayi nasu wanda ita a wannan karan iyayanmu sun sani kuma sun amince maganar da nake miki a yanzu ma cikin ne a jikinta ,wata guda kinga kuwa tana shiga tayi tuntube dashi, idan baki fahimta ba bari na fasa miki baƙi ,ita da Hamma Nameer sun san juna sun zama abu ɗaya,sunyi consummating Auren su wanda a process ɗin aka samu rabo Mai amfani sannan....     Katsewa maganar Nadiya tayi sakamakon marin da Jamaimah ta ɗauketa dashi ,tana ƙokarin zuba mata wani Nadiya ta kama hannunta tamau tace "kar ki kuma,idan kuma kika kuma zan manta ke matar Hamma ce na ɗaukeki da wanda ba'a tab'a miki ba,kuma Aurene yayi idan kinso ki kashe kanki babu wanda zai hana ki ,na dai san duk jahilcin ki kinsan makomar wanda Ya kashe kansa,So back off zama kuma da kishiya dole. "     Kallan Hafsa Jamaimah tayi da kyau,wani irin faɗuwar gaba ce ta dirar mata musamman yarda taga kyanta Mai ɗaukar hankali Ya bayyana a gareta, A hankali ta fara takawa gun Hafsat tana Mai faɗin"wanne gangancin Ya sakaki Auren Nameer?" Mene nayi maki,ban sanki ba baki sanni ba domin mene zaki nemi ki tarwatsa mun farin cikina kin shiga rayuwata kinyi kane kane har ki san mijina wanda ni ban sani ba har da ciki? Ke ɗin yar gidan uban wace da har kike Da wannan zarar,wanene ubanki a duniya? Gaban Hafsa Nadiya ta shiga tace "kar ki kai hannunki jikinta koda kuwa da wasa,domin ita keda ragamar hamma a yanzu.     Kamar an tsinkuli hafsa tace "to mene kike maganar me kika mun na auri mijinki na tarwatsa maki farin cikinki, Ni babu wanda nayi miki a ciki ,ki kalleki da girmanki amma sai ance miki ki kula da mijinki gudun kar Ya gano wata a waje? Ni a tunanina duk abunda kike takama dashi bai kai ya farin ciki da bawa mijinki na sunna kulawa ba ,ubana ba kowa bane kuma ni ba yar gidan uban kowa bace ba aduniya face ɗiyar manomi wanda ke zaune a ƙauye ,hasalima bani da uwa ,ban samu gatan mahaifiyar da zata faɗamun dai dai ba,amma dai dai gyargwado nasan dai dai nasan kuma menene hakkin mijina akaina ,ba wani girman kai tsakanina dashi sannan gaban iyayensa nima ƴace kamar yarda yake ɗansu,sannan da kike magana ko tunanin na kwacesa Ai abunda Ya kamata Yana samun mata masu sakin mazajensu da rashin sanin kimarsu kenan,kin sake shine Ya faɗo fatsa ta inda na nuna masa soyayya da biyyayar da bai samu a gidansa ba sannan insha Allahu ita zan cigaba da bashi da yardar Allah sannan kema ina fatan zakiyi koyi dani ki sake duk wani taƙama mu bawa mijin mu kulawa ,ni wallahi ba da sharri nazo gidan nan ba ,burina mu haɗa kanmu mu koya ga junanmu mu mutunta juna,babu wanda zai cutu,kiyi haƙuri Adda na nasan kishi yana da zafi,kar mu bari Ya saka muna wa juna kallan mowa da bora.     Wata dariya ke san Kwacewa Nadiya amma ta danneta tana Mai gudun kecewarta musamman da ta kalli irin reaction d'in dake kan fuskar Jamaimah,bata san Hafsa ta san takan iya shege ba domin dama fargabar tafiya ta barta da JAMAIMA take ganin bata da magana sosai ashe ba ƙanwar lasa bace. Wata irin dariya Jamaimah ta saka tace"the guts for me ,just the guts,and the liver,hannunta ta yarfa tace "Nadiya abuna kuka koya mata ta faɗa mun kenan ko?" Tafa Hannayenta ta farayi guda biyu tace"kin shiga lion den ki saka a ranki domin wallahi magananganun nan da kika faɗa mun sai kinyi dana sanin su zan tabbatar da hakan,ba dai ni kike faɗawa magana marasa daɗi ba ,zaki san kinyi dani gimbiyar babbar masarautar Dilah"     Ƙaramun murmushi hafsa tayi tace "ni ba magana na faɗa miki ba amma idan kin ɗauketa magana kiyi hakuri ni ba faɗa nazo gidan nan muyi ba ,koda kuwa nace zan faɗa Ai ke Mai hananice saboda ina ɗauke da cikin abunda kike so,kiyi hakuri Addana ta kaina gimbiya a babbar masarautar Dilah kawai". Rasa abun faɗa Jamaimah tayi 'dan haka ta yi snapping hannu ta bawa Hafsa wani irin mugun kallo Kana ta koma kan Nadiya wadda ta ɗaga mata gira guda ɗaya ,ƙwafa tayi kamar an hurata da iska ta fita a Falon kamar guguwa, Dariyar da Nadiya ke san riƙewa ce ta Ƙwace sosai har tana faɗuwa,kallan Hafsa wadda ke faman murmusawa tayi tace"you're Naughty ,kinga fuskar gimbiya kuwa"? Dariya Hafsa itama tasa kana tace "Ni dai Aunty tsoro nake ji kar cikin dare tazo ta shaƙe ni" Dariya Nadiya ta kuma sawa tana Mai nuna Hafsa tace "You're kidding me ko?" Lokacin da kika saka gimbiya dimuwa ban sani ba kinga kuwa idan tazo shaƙeki yau da daddare ina gidan Papana Babu abunda Yayi mun dumi,wato gimbiya a babbar masarautar Dilah ko? .     Da sauri hafsa ta taso cos tafara tsorata tace "amma Ai Aunty kina nan fa baki hanani ba ,ni dai sai dai Nabiki gidan Papan gobe sai na dawo" Dariya sosai Nadiya tasa ganin tsoron fuskar Hafsa ,zama tayi da ita tace "Look What you did was amazing like ban ma taba tunanin zaki saka ta wurinta ba a ɗan wannan lokacin,amma naji daɗi sosai da Ya zamana kina da zarrar domin Jamaimah sai Mai zarra,kinga yanzu da kika mata haka im sure  shakkarki ta shigeta sannan Hamma gidannan zai kwana babu abunda ta isa tayi miki duk haukanta kuwa ,responsibility ɗinki na kan Hamma wanda im sure zai kula dashi ɗari bisa ɗari bani da wannan shakkar,dan haka yanzu ki tashi mu shiga kitchen na tayaki haɗa dinner kafun na wuce ,shima wani babban bangarene na Plan ɗinmu".     Bayan sun gama komai suka wuce kitchen domin haɗa dinner inda Nadiya ta barwa Hafsa ragamar Girkin ta wuce ɗakin Nameer domin gyara masa,basu ji muryar ko motsin Jamaimah ba wanda Ya tabbatar musu da bata gidan ne.     Tunda Jamaimah ta fito daga ɗakin hafsa take kiran wayar Nameer amma ƙarshe sai message Ya tura mata na yana meeting ne wanda Ya sake hassalata ta nufi office din nasa domin ci masa mutunci a chan, Tuƙi kawai take amma Kana kallanta ba sai ta faɗa maka tana cikin tashin hankali mara misaltuwa ba,idanunta yaƙi daina zubar Ƙwalla wanda batayi kokari wajen hanna ƙwallar zuba ba domin ta yarda da Ya kamata ace ta zuba ɗin, Kai tsaye tana isa company ɗin Nameer Sashen da zai sadata da ofishin sa ta nufa tunda ba ranar ne zuwanta na farko ba,kamar ance Fadil Ya ɗaga kai ya hangota ,da fara'arsa Ya ƙarasa gareta yace "wa nake gani kamar Jamaimah ,uwar gida ran gida idan babu ke babu gida,yana kai ƙarshen maganarsa yayi dai dai da sauke masa yatsunta da tayi a fuska ta nuna sa da Yatsa tace"munafiki annamimi,ko me Nameer zaiyyi da sannayyarka tun ba yau ba nasan Ai ku abokan shawarar juna ne daga Mai kyau zuwa mara kyau shine yau iskancinku da ta'addanciku zai fara ta kaina ko? " Zaka wani ɗauko kayan dirty mouth ɗinka Kana wani faɗamun uwar gida ran gida,ko ba uwar gida ba,to wallahi Ahir ɗinku,Aure na da Nameer babu wanda Ya isa Ya lalata sa idan ba Allah ba, wallahi sai na ci muku mutunci tunda kuka ci nawa,har ni za'a kaiwa wannan yar shillar gida matsayin kishiya? Aikuwa wallahi sai dai idan Ya zab'a koni ko ita idan ba haka ba kuwa za'a mutu.     Wanene zai mutu? Muryarsa ta ziyarcesu . Ɗaga idanunta tayi ta sauke cikin nashi,tsaye daga ɗan nesa dasu hanunsa cikin aljihuns yana Mai binsu da kallo, Cikin haɗe rai Sosa Ya tako gurin yace "mene kike yi anan wanda bazaki iya jirana na dawo gida ba har sai kinzo wurin aikina kin tara mun mutane,Inajin na faɗa miki ina meeting ne".     Wani irin Abu ne Ya tsaya mata a wuya jin abunda Ya faɗa mata wanda Ya sake tabbatar mata da maganar Hafsa na ta Ƙwace mata shi wanda Babu Ma yarda za'ayi hakan ya iyu.     Ganin bata ce komai ba sai ruwan hawaye dake zuba a idanunta ne Ya saka shi takawa gareta Ya kamo hannunta Ya jata suka fara tafiya,bai tsaya ba sai da Ya kaita motan da tazo dashi ya sakata ciki kana yace "bani key" Kamar tana jira ta jefesa dashi,bai ce mata komai ba Ya tashi motar suka nufi gida,duk tukin bai ce komai ba ,babu abunda ke tashi a bakin Jamaimah sai sautin kuka Mai cin rai,     Koda suka isa gidan bai ƙasa a gwiwa ba Ya zagaya Ya buɗe mata amma taƙi fitowa,ganin zata bata masa lokaci Ya sakashi ɗaukar ta bridal style Ya tura ƙofar da ƙafarsa,kamar Mai jira ta lafe jikinsa ta cigaba da kukan da bai lallashe ta ba.     Bayan shigarsu ciki ɗakinta ya kaita ,yana jin motsin su Nadiya a ɗakin da Ya bawa Hafsa cos dama yace Nadiya ta jirashi Ya dawo , Zaunar da crying JAMAIMA yayi a kan gado Ya tsaya yana Mai saka hannunsa a ƙugunshi  yace "abu na farko da nake san ki sani kuma ki saka a bayan zuciyarki da ƙwaƙwalwarki wanda shine "bana so koda wasa ki sake zuwa mun office a yanayin da kikaje mun yau ,duk wani shirme dake kanki ki bari idan na dawo gida kiyi shi amma banda gurin Aikina cos a nan gurin ni abun girmamawa ne dan haka baki isa Kina ƙasana kije har gurin da nake shugaba ba tozartani,wannan Ya zama na karshe da zan miki kashedi." Yana kai ƙarshen maganarsa Ya juya zai bar ɗakin, Da sauri ta kamo rigarsa ta fashe da wani irin kuka tace "me nayi maka da kake neman kasheni Nameer?" Mene nayi maka da kake so ka raba mun rayuwata da gangar jikina,Mai yasa zaka mun wulakanci mafi muni kamar haɗa jikin ka da wata har kayi mata ciki ,ciki fa Nameer yana nufin kunyi having sexual intercourse wanda koda wasa baka tab'a attempting sa akaina ba, Tashi tayi tsaye tana Mai juyawa da kyau tace"ka kalleni mana,Shin banyi tsarin da zaka nema bane ko kuma bani da ɗaukar hankalin da zaka kusance ni,"?     Wani irin kuka ta fashe dashi tace "wallahi bazai tab'a iyuwa ba ,bazan taba yarda ba ,wancan cikin dake jikin ta sai an zubar dashi,idan kaga an haifesa to na mutu ne sannan yarinyar chan da take kiran kanta matarka ko da tsiya koda Arziƙi sai tabar gidan nan ,wallahi bazan yarda ba idan kuma ba haka ba za'a fitar da gawar ta  ".     Fizage rigarsa yayi yana mata wani irin kallo,bai san inda maganar ciki ta fito ba amma shima ɗin wani abu ne,tabbas yana mutuwar san Jamaimah ta yarda yake jin bazai iya rayuwa da kowacce mace ba face ita ,amma halayyar ta abun ƙyama ce wadda take buƙatar gyara muddin kuwa tana san tsira,gyara tsayuwarsa yayi Ya nemo dukkan wata fitina Ya saka a idanunsa yace "dan Allah jamaima ki gwada zubar da cikin da ke jikin yar Aljanna kiga yarda zan maki dukan kato gidan nan ,kina maganar a fitar da gawar ta ko?" To dan Allah ki taba ta kiga yarda zan baki mamakin da baki taba tunanin zan baki ba sabida yar Aljanna a yanzu da kike gani itace rayuwa ta saboda ita ɗin macece maratussalaha ,ki sani kuma ki saka a ranki xama a gidan nan yanzu ta farashi a ƙarƙashin soyayyata da kulawata ,tunda ita ɗin nan da kike gani na farko bata da girman kai,sannan bata da raina na gaba da ita da abubuwa da dama wanda na san idan kina zaune zaki fahimta ki gane dalilin da yasa ta mamaye ko ina na zuciyata ta,tsakanina kuma dake babu saki na faɗa maki ina sake faɗa miki ,idan kin ga dama a gobe saboda yar Aljanna ki koma Masarautar Dilah amma fa ki sani da Aurena akanki zaki koma domin idan kinga Aurena Ya kunce daga kanki mutuwa nayi indai nine zan sakeki kima cire batun akanki,sannan Zama da yar aljanna dole.     Juyawa yayi ya fara tafiya,cike da balai tace "Ai ni yar wuta ce idan kuma ka ganni cikin Aljanna ka maidani wuta,kuma wallahi koda kaƙi koda kaso ni kaɗai zaka so a rayuwarka,sannan wannan yarinyar zata sani" Dariya Ya saka Ya Kalleta yace "Allah sarki nima bance bana sanki ba Ai kawai dai ina san ki sani a yanzu Yar aljanna ta ƙwashe rabi da kwata na zuciyata ,ke kuwa sai rabe rabe ,sannan kema bana fatan ki shiga wuta sai dai idan bakiyi wasa ba a borata zakije aljanna" Yana kai ƙarshe ya fice,wani iirin ihu ta saka tana Mai watsi da duk wani abu dake kan mirror ɗinta .     Kai Tsaye Nameer na fita ɗakin Hafsa ya shiga , Yana shiga ya fashe da wata irin dariya ,duk da Nadiya bata san Mai Yakewa dariya ba amma haka dan tasan Jamaimah tayi wani abun, Kallan Hafsa yayi yace "ina kuka samo maganar ciki?" Dariya Nadiya ta kuma darawa da tace "Ai ta gama ihunta a haka zata haƙura ta sauko ,ce mata nayi Ai ciki ne da hafsa". A tare suka dara suna maida zancen CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:21 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers) Book two of Aure uku series .            By CHUCHUJAY ✍🏽 Episode 4⃣7⃣➡4⃣8⃣ GARABASA GARABASA BONANZA     2024 Shin kuna sane da ban bada garabasa ba? To ku kwantar da hankalinku ga chuchu dai tazo maku da garabasar sabuwar shekara, Shin kin fara kin fara karanta YAR AREWA labarin captain Jasmine Bilal shareef da captain Shuraym Sadauki, Ta tashi da mafarkin zama pilot a yayinda shi da yake kan aikin yake kusheta Akan tayaya ɗiya mace Yar Arewa zata zama matuƙiyar jirgin sama? Soyayyar da ta shiga tsakaninsu ba tsammani wadda take ƙokarin danne kiyayya . Ko kuwa kin fara karanta littafin ABLA ADNAN ne labari na matashiyar budurwa wadda bata barin taƙwana ,budurwar da tazamarwa masu kuɗin gaske barazana , Shin baki fara karantashi ba ko kin fara kin tsaya saboda kuɗin Ya maki yawa? Maza zo na maki sauki ki ji yarda soyayyar ABLA take farawa da PRINCE WASEEMUDDIN,kowa na kiranta karuwa harda shima Shin ita ɗin karuwarce? Maza garzayo gareni ka samu amsa, Normal price na YAR Arewa book 1&2 N700 ABLA ADNAN N700 complete amma a wanann lokaci na garabasa kuzo na baku ,Yar arewa 1&2 da ABLA adnan Akan farashin naira N600 dukka biyun ɗari shida kacal 🥱ragin N800? Kamar yayi yawa amma a haka dai Zan baku wannan garabasar ,masu cemun sati yayi kaɗa ga shi kanan sai 1st February 2024,Ya kusa karewa 'fa. maza kar ayi baku. 0264267657 Gt bank Amina jamil adam. 09058191213 Dm me بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيمِ     Tunda Abdallah ya koma gida hankalinsa yaƙi kwanciya baki ɗaya ya karkata gun Hafsa,Ya gama yarda da yana santa ,idan da za'a bi ta tashi kuwa wannan tsarin da ba'a yisa ba domin hankalinsa bai gamsu da hakan ba, Wayarsa Ya ɗauko yama rasa abunda zai danna a ciki,numbernta da yayi saving da Heartthrob Ya shiga yana tantama na Ya kirata ko a'a ,daga bisani kuma zuciyarsa da abunda yake so yaci galabar sa yayi dialing numbern nata ba tare da yayi tunanin dare ne ba domin a lokaci karfe sha biyu na dare ,a ringing ɗin farko ta dauka cikin baccin da Ya fara ɗaukarta Kaɗan tace"Assalamu alaikum" Ƴar ajiyar zuciya yayi daga ɗayan bangaren yace "wa'alaikis salam,na tasheki ko ?"Kimun afuwa nakasa samun nutsuwa ne sannan baccin yaƙi yazo wanda na alkantashi da rashin jin muryarki Mai daɗi da sanyi,ina fatan banyi laifi ba     Murmushi tayi kamar yana ganinta tace "aikam Bakayi laifi ba domin ni kaina baccin ne kawai Ya sace ne amma tsorone fal raina kar matar Hamma Nameer ta zo ta dakani cikin ɗaki babu wanda Ya sani. Dariya yayi yace "bazata ma fara ba ,idan kuma ta fara daka mun abar kaunata to tabbas zata ga fushin Abdallah sosai," Cikin rashin sanin abunda zata faɗa kuma tace "Ai nama kulle ko ina and Aunty Nadiya ma ta jima kafun ta wuce sannan ta daɗe tana min hira a waya har na samu nayi baccin nan. A hankali Ya ƙwantar mata da hankali sannan Ya tabbatar mata bazata dade ba zata bar gidan wanda yake fata,basu wani ja wayar ba yayi mata sallama yana Mai jin wata irin nutsuwa na ratsa sa haka zalika ita domin magana dashi kawai Ya saka mata wani sense of peace da take jin zatayi overcoming duk wani challenge da Jamaimah ke tattare dashi ,ta saka haka akan taimakon Auren dake neman lalacewa duk da kuwa sun dage akan zasu biyata koda kuwa bata so.       Washe gari hafsa ce ta fara fitowa falon gidan domin tunda tayi sallar asuba bata koma ba cos bama ta iya komawa wannan baccin safen ba domin samun damarsa ma sai Mai dama ɗin ita kuwa dake hannun matar uba wadda bata da buri sai ganin ta tozartata ina ita Ina wani baccin safe, Dakinta ta fara gyarawa kafun ta dawo Falon shima ta tsaftace sa gwanin sha'awa sannan ta wuce kitchen domin gyara sa da kuma yin abun kari Dama already Nadiya ta bata satar amsar abunda Nameer ke so wajen cima inda take sake jadada mata yana san kunun gyaɗa da kosai da safe 'dan haka cikin himma da azama ta fara aiki wanda yazo mata da sauki tunda suna da markaɗaɗiyar gyada wadda Nadiya ta taho da ita, Bayan ta gama komai da Ya kamata tayi daga ƙosan zuwa kunun wanda yasha peak milk na gwangwani ne ta wuce ɗakinta domin yin wanka cos yakamata ace amarya ta kashe kala washe garin zamanta gidan miji , Wanka ta ɗanɗasa ta saka Goldenblack less wanda akayi ma doguwar riga ,Kaɗan ta gyara fuskarta cos ita ba ma'abociyar kwaliyya bace cos ta gamsu da kanta akan idan Tayi kwalliya ɗin bama tafi ƙyau cos ita ɗin irin fulanin nan ne masu dark skin Mai ɗaukar hankali ,     Tunani take ta fita ko kar ta fita,jin motsinsu shiru Ya saka ta koma ta zauna, wayarta ta ɗauko tana tunani installing whatsapp cos babu abunda ta tab'a cikin wayar, Kati kuwa Na 5k ne cikin wayan wanda da sim ɗin yazo,tana wannan ƙokarin akayi mata knocking ,gyalen dake gefen ta jawo ta yafa tana Mai tunanin wanda ke mata knocking ɗin,tasan dai ko Nameer ko JAMAIMA don su kaɗai ne gidan wanda tasan dole zuwan Jamaimah ba alheri bane face fitina, Cikin sanyin muryar ta tace "wanene"? "Nine "Ya bata amsa"" Budewa tayi tana Mai sinar da kai tace"ina ƙwana " Cike da fara'a Ya amsa ta yace "Ya kwanan tsoro kuma" Yar ƙaramar dariya ta saka ,kafun ta amsa muryar Jamaimah ta katse ta inda take faɗin"to munafuka b'arauniyar miji,kika wanI fito kina wani misimisi da ido kamar bazawarar jaba,to wallahi ki kiyayeni domin tsakanina dake yanzu muka fara cos wallahi sai na zamar miki damuwar da zata hanaki sukuni a gidan nan tunda kika zabi shigar mun hanci, A tare suke kallan ta ,ƙaramar dariya Hafsa ta tsinci kanta dayi kafun tace "Allah sarki Adda ina ƙwana ,Kin tashi lafiya". Cike da masifa tace "idan kika sake kirana Adda wallahi tallahi sai naci ubanki,Idan da ace ni Addarki ce bazaki taba Auran mijina har ki saka shi a ɗaki yayi miki ciki ba so cut the crap," Kallata da kyau Nameer yayi ko wanka batayi ba 'dan ga dukkan Alamu Ko gashinta da yake mess bata kula bata fito domin fitina ,murmushi Ya tsinci kansa dayi yayin da hafsa tace "Allah Ya huce zuciyarki Adda,Baby muje na haɗa maka favourite breakfast ɗinka ,gyara tsayuwarsa yayi yace "for real,OMG kunun gyaɗa da ƙosai?" Ƙaɗa kai tayi tana Mai murmusawa tace "uhum kasan bazan manta abunda kafi so a rayuwarka ba Ko menene shi domin kaine first priority ɗina and you're the one that matter a komai Nawa." Wani iri yake ji a ransa yana fatan dama ace hallayarta itace halayyar Jamaimah duk da kuwa acting ne amma Exactly kulawa da attention shi yake nema gurin matarsa ,alamu yayi mata da hannu yace "bismillah gimviyar zuciyar Nameer Habib,daga ke babu wata ,ke dai Allah yayi miki albarka," A tare suka taka har izuwa dining table ɗin da ta jera masa komai,cikin san Jamaimah taji tace"tunda na tashi ban koma bacci ba,bayan nayi addua na roƙa maka Allah Ya biya maka dukkan buƙatunka na Alheri then na fito domin biya maka buƙatarka ta cikinka cos nasan da yunwa zaka tashi"     Cikin fahimta taƙaitacciya na maganar tashinsa da yunwa Jamaimah ta kawo a ranta a yau ɗin ma bayan shigarsa ɗakinsa Ya dawo cikin dare Ya koma ɗakin Hafsa,abu guda ɗaya Ya saka ta rintsawa wanda shine rashin ganin shigarsa ɗakin hafsa wanda she was positive bai shiga ɗakin ba,amma sai take jin akasin haka a fahimtar da take so tayiwa hirar tasu, Kanta ne Ya fara juyawa yayin da wani abu yazo dai dai saitin zuciyar ta yayi mata suka wanda kafun tayi Aune numfashinta Ya fara saƙewa ta fara kokawa dashi,take ganinta Ya ɗauke a yayin da ta fara ganin wani irin duhu Ya ziyarci ganinta,duk wani sunan Allah da ta sani ta kirasa inda a lokaci ɗaya kuma ta zube a ƙasa cikin fita hayyacinta,     Ƙarar faɗuwarta yayi dai dai da ɗagowarsu a tare,salati Nameer Ya saki Ya tashi da gudunsa yana Mai kiran sunan ta cikin tashin hankali ,haka zalika hafsa wadda taga abun kamar a mafarki,Allah yasa ba mutuwa tayi ba shine kawai abunda zuciyarta ke jadada mata domin kuwa muddin akace Jamaimah ta mutu bazata taba yafewa kanta ba ,    Cikin tashin hankali Nameer Ya ɗauketa yana Mai faɗin"shiga ɗakina kan bed side zaki ga car key ɗina ki dauko mu kaita asibiti,." A kiɗime ta shiga ɗakin nasa ta ɗauko car key ɗin ,tana miƙa masa Ya nufi hanyar ɗakin ta ɗan ɗauko mata abunda zata rufe kanta Kana ta mara masa baya tana addua kala kala a ranta cos last abunda take So shine wani abu mara kyau Ya sameta, Asibitin su suka nufa kai tsaye ,babu mami da Papa amma sanin su ɗin su wanene babu shiri aka shiga da ita domin bata taimakon gaggawa, Safa da marwa Kawai Nameer keyi a gurin yana Addu'ar Allah Yasa babu abunda Ya sameta haka zalika Hafsa wadda tama rasa abunyi Domin hankali ta Ya tashi sosai wanda Take gani kamar ma itace silar komai domin da ace da suka kawo mata tayi abun duk yarda zasuyi da ita ta ƙi yarda,     Ganin yarda Nameer ke cikin tashin hankali ne Ya sata matsawa inda yake tace "hamma kayi hakuri ka zauna babu abunda zai sameta insha Allahu," Kallanta yayi da kyau kana yace"Allah yasa hafsa,Allah yasa bamuyi barna ba garin gyara ,im scared". Ganin yarda rauninsa Ya bayyana Ta tabbatar da tabbas yana san matarsa sannan tayi alwashin taimaka mata ta duk wani bangare da ta gaza domin itama tana san mijinta cos san ya kaita inda ake a yanzu,ganin halin da yake ciki ya sata kira Nadiya ta faɗa mata halin da ake ciki,suna wannan tsaiwar na jiran tsammani likitan Ya fito,da mutuƙar kaguwa Nameer yace"mene damuwar Dr Na'im?" Dafasa yayi yace"muje office muyi magana" Babu musu Ya bisa yana Mai cewa "hafsa wait for me,ina zuwa" Babu musu ta ce to kana ta samu guri ta zauna tana Addu'ar Allah yasa babu abunda Ya samu Jamaimah, Tana wannan zaman taji an kira sunanta ,ɗaga kai tayi ta saukesu kan Abdallah wanda yake tare da Nadiya,wasu irin kwalla taji sun zubo mata a ido,kamar jira take a tambayeta Mai Ya faru tasa kuka,aikuwa ta fashe dashi tana Mai faɗin"Kawai 'fa da safen nan nayi ma hamma breakfast muna magana dan taji Shine ta faɗi gashi har yanzu ni bansan Mai yake damun ta ba,ina tsoro ace wani abune babba Ya zamana nice silar komai cos we provoked her ".     Durkusawa Nadiya tayi dai dai ita tace "kali nan Hafsa kar ma kisawa ranki wai kece kikayi causing komai ,duk abunda kikaga Ya faru ga ɗan Adam to ƙadararsa ce and you were only helping sannan komene akayi Ai domin ƙaruwarta ne," Kaɗa kai hafsa tayi,tana ƙokarin sake magana ta hango Nameer yana dosowa inda suke,da sauri hafsa ta je garesa tana Mai faɗin"Mai Ya faru Hamma Nameer ?" Karamin murmushi yayi yace "babu wani abu serious kawai Blood pressure ɗinta yayi shooting cos ta sawa kanta fitina amma bayan nan babu wani serious abu,yanzu haka tana bacci ne and zata iya tashi any moment from now ,"Fitowar Nurse daga ɗakin da aka ƙwantar da ita ne Ya sakashi yin shiru cos yaga bakinta da magana, Cike da fara'a tace "Ta tashi zaku iya zuwa dubata cos ban expecting ma alluran zai saketa da wuri haka ba,and tace tana san gani Nameer"     Godiya Nameer yayi mata kana Ya tashi yana Mai cewa "kuzo muje mana ,hafsa ke yakamata ma ace kin fara ganin Addan nan naki " Ƴar dariya tasa tace "aikuwa dai kam amma yanzu tunda kalau take kaje dai nikam ina tsoro kar ta shakeni" Dariya Nameer da Nadiya sukayi yayin da Abdallah Ya gagara ganin yarda a rana ɗaya sun sake da juna inaga ƙwana biyu,sati ɗaya ko wata? Tabbas yana tsoran abunda zai je Ya dawo domin idan Ya rasa hafsa akwai matsala ,sannan a duk lokacin da Nameer Ya furta yana santa to tabbas bazai jayayya dashi ba domin kuwa babu abunda bazai iya sadaukarwa gareshi ba a rayuwa ko menene shi kuwa,to shi kuma menene tashi makomar, Dafasa Nadiya tayi tace "Ya sayyadi tunanin menene kuma ake?"Dariya yayi yace rayuwa mana ,ni dai bari kiga ina da abunyi zan wuce idan kin shiga kice ina mata sannu, Kallansa Ya maida kan hafsa yace "amaryar Hamma ni na wuce"Kafun tace wani abu ya juya yana Mai jin wani irin abu a zuciyarsa yana masa yawo,binsa da ido hafsa tayi tana Mai san gano wani abu a maganar sa ,domin ba sai anfaɗa mata ba akwai wani abu.     Kai tsaye Nameer na shiga ya nufa gareta ,tana kallansa wani hawaye Ya Ƙwace mata ,da saurinsa Ya zauna yana Mai kallanta yace "kukan kuma na menene ?" Hannunta Ya kama yace "ban san me yasa ba kya jin magana ba Jamaimah,Simple magana dai nayi miki wadda zaki fahimta amma kika gagara har sai da kika saka na ɗauki step ɗin da bai yi miki daɗi ba ,yanzu kalli inda muke 'fa,Blood pressure ɗin 190 'fa,for What ,Kina san ki mutu ne? "     Cikin kuka tace "For you Nameer,saboda kai na kasan handling komai na kasa sanin inda zan saka tunanin na da hankali na da nutsuwa ta,na yarda da duk wani suna da zaka kirani dashi akan ka,na yarda im illiterate akan abunda Ya danganci Aure ,na yarda bani da tunani sannan bani da wani respect wanda za'ayi alfahari dani ,na yarda ni ba matar da zaka nunawa wani bace ,i lack in many ways,1 month Plus amma bani da wani amfani da zai nuna nayi worthing ka kirani matar ka ,amma still im hurt saboda cikin watan nan kaje ka Auri wata har da ciki,ba ƙorafi nake Anan ba amma abun Ya mun dafi sosai da na kasa handling ,a yau da najini a geji na mutuwa i got scared,naji tsoro ,da ace mutuwa nayi fa wanda nasan cikin ƙiftawar ido hakan zai faru a gama wannan moment ɗin Ya sani na fahimta,da na mutu na barma wata kai gwanda na rayu koda zan sharing naka ne ."     Sake damƙe hannunta yayi yace"kina nufin you're okay With hafsa matsayin matata " Ajiyar zuciya tayi tace"ba wasa nake ba ,na aminci duk da kuwa abun da ciwo sosai da sosai,amma fa dole nima na samu gurina dake cikin zuciyarka wanda ka bata dukka ,cos i can't be a loser Akan ka,'duk wani abu da kake so matarka tayi nima zanyi,duk wani abu da hafsa ta maka ta kwace mun kai zanyi na ƙwato ka,sannan Family ɗinka daga yanzu suma Nawane ,baza ka sake samun wani gurbi na ƙorafi na akansu ba,AHALINKA nawa ne daga yanzu ,girman kai Da sarauta da kake ganina dashi a jinin AHALINA yake ,komai za'ayima mutum ko ina yaje za'a duƙa masa ayi masa fadanci,idan abu ja ne nace baƙine Ya zauna ,Ya kake gani girman kai bazai Kama mutum ba,amma kai na zaba da sarautata da mulkina da gata na,da izza ta, insha Allahu zan ƙokari na gyara halayyata da mu'amalata ,nayi maka Alƙwari . "     Narai Narai da ido tayi tace "im sorry about everything 'dan Allah ka yafe mun mijina sannan ka bani dama ,sannan zanje na bama Mami da Papa hakuri suma su yafe mun i was wrong" Jin Kalmar hakurin nata yayi kamar mafarki domin idan bai manta ba tace bama ta iya bada haƙuri ba ,zaiyyi magana kenan muryar hafsa ta Katsesa inda take faɗin,Na taya ki murna Adda sannan ki gode Ma Allah wanda yaso Ya ɗoraki a hanyar dai dai saboda abune wanda yazo miki cikin sauki lokacin da kowa yake ɗaukar sa Mai wahala, Kaɗa kai Nadiya tayi tana Mai murmusawa tace "gaskiya dai matar Hamma kin burgeni sannan a yau kamar yarda kike neman gurbinki cikin zuciyar hammana nima kin samu a nawa". Kallansu Nameer yayi yace "ku zo nan,labe kuke mun ina magana da matata" Dariya suka saka a tare yayin da suke ƙarasowa gurin Nadiya tace "mukam ba labe Mikewa masoyan nan ba ,kawai dai Allah yayi zamu tsinkayi hirar takuce a yayin da muke zuwa duba ta".     Shiru Jamaimah tayi batace komai ba domin kallan hafsa kawai a sunan matar mijinta yana bala'in bula mata zuciya sannan uwa uba ace tana Ma da cikinsa jikinta ita Ya riga saninsa kafun ita,ta fahimta idan ta cigaba da haukan kishinta da faɗanta hafsa zata ƙwace mata kowa a dangin Nameer bayan shi wanda tasan tabbas zata iya mutuwa baki ɗaya,'dan haka duk da bata san al'amarin haka nan zatayi hakuri ta gyara zamantakewarta wajen ganin ta bige hafsa a komai,gashi abunda ke ciza mata yarda take da wani irin sirrin kyau ɗin da Mai kallansa baya gajiya. Ganin irin kallan da Take wa hafsa yasa cikin lokaci mara yawa ta gane Mai Ya kunsa,tabbas kallan kishine da rashin yarda zakayi,murmushi tayi tace "Adda jamaimah da farko dai hakuri zan fara baki saboda yau ganin halin da kika shiga ba karamin ɗimautani yayi ba sannan da ace wani abu Yau ya  sameki har na koma ga ubangijina bazan daina jin abun na damuwa araina ba ,bazan taba mantawa ba ,ina so na sanar dake labari Mai daɗi da bakina ba da bakin wani ba " Ni ɗin sojan haya ce !     Cikin confusion JAMAIMA tace "menene wannan kuma?" Kalli ba sai kinyi confusing ɗina da wata hausa wadda ban fahimta ba,im ready to make peace amma fa sai kinyi alƙawarin bar mun Nameer na wata nima,har na samu ciki A tare dukkansu suka saka dariya kafun Hafsa tace "Ai bama sai na baki ba ga hamma nan naki ne baki ɗaya ,ni ba matar sa bace Ya ɗaukeni ne domin wannan aikin" "Bisa shawarata" Nadiya ta faɗa tana Mai gyara zama kana ta ƙara da cewa,mun zauna ne munga hamma yana sanki amma halayyarki da dama bata da daɗi 'dan haka muka ƙirƙiri wannan wasan inda hafsa ta amince zatayi wanda Alhamdulillah cikin kwana ɗaya ba sai an ƙara wani ba an samu abunda ake so . Kallan Nameer jamaimah tayi wanda Ya kaɗa mata kai alamun haka maganar yake,fashewa tayi da kuka tana Mai kai masa duka ,hannayenta duka biyu Ya riƙe yace "im sorry matar Nameer ayi mun afuwa, Kallan hafsa da Nadiya tayi tace "wannan ba wasa bane ,bana so gashi nan kun kusa kasheni" Dariya suka saka inda Nadiya ke sake faɗin Ayi mana afuwa Addan mu sannan hafsa ki kwantar da Hankalinki babu wani abu da zai shiga tsakaninta da Hamma Nameer domin kuwa babban malamin gidan mu yariga kowa so she's off limit , Dariya Nameer yasa yace"'dan ƙaniya shine yake ta mun wani gani gani,ni dama nasan akwai wata a ƙasa ," Inyehh Ƙasa hafsa tayi da kanta tana Mai jin kunya sosai ganin yarda suka koma zolayarta, Hannunta jamaimah ta kama tace "koma ta yayane godiyar ke zanyiwa domin da ace ba dan wannan labarin da aka haɗa ba da bazan gane menene kuskurena ba na gyara,Allah Ya saka miki da alheri Ya barki da Abdallah har abada . Ɗan sunkuyar da kai hafsa tayi ita dai batace komai ba amma a zuciya kuwa armee take faɗi yayin da kuma dukkan hankalinta Ya karkata gareshi domin kuwa a maganarsa  ta Dazu akwai damuwa da magana a ciki wanda magana dashi ne kawai zaisaka ta gano bakin zaren. Amma 'fa kun raina mun hankali sosai wallahi"jamaimah ta faɗa tana Mai binsu da ido tana tuna rainin wayan su, A tare suka saka dariya ganin yarda yake binsu da kallo. Kuyi mun afuwa kunjini shiru kwana biyu wallahi bana jin daɗi yanzu ma na ɗanji dai dai ne nace bari na tuna daku 'dan hakan na baku long chapter ,saura sati biyu na fara exams ina san gama muku kafin nan idan Allah Ya bani iko. CHUCHUJAY ✍🏽 [3/6, 5:21 PM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers) Book two in Aure uku series               By CHUCHUJAY ✍🏽 Episode 4⃣9⃣➡5⃣0⃣    Bayan barin hafsa Asibitin kai tsaye gidan su Nadiya suka wuce domin sama musu abincin da zata ci cos tana buƙatar kwana Biyu gaba a asibintin 'dan ta sake hutawa, Kallanta Nadiya tayi tana tukasu tace "uhum ina saurarenki Hafsa Ya maganar ƙanina fa,ni dai ko Abdallah bai faɗamun ba ya faɗa sanki 'dan haka bari na fara Mana neman iri , Ƙasa da kai Hafsa tayi tace "kai Aunty nifa ba soyayya muke ba tukunna." Dariya Nadiya tayi tace "na fahimta kenan dai za'ayi ne amma ba a fara ba,shikenan nayi shiru bari na bashi dama Ya dama da kansa. Ita dai hafsa ƙasa tayi da kanta tana murmusawa tana Mai jin wata irin kunya kamar ƙasa ta buɗe ta shige,murmushi itama Nadiya tayi tana Mai Addu'ar Allah yasa Hafsa rabon Abdallah ce domin ta yaba da hankalinta mutuƙa.     Suna isa gida horn ɗaya tayi aka buɗe masu gate ,parking motar ta tayi tana Mai jiyo kamar hayaniya cikin gidan,bata kawo komai ba ta buɗe motar yayin da hafsa ma ta buɗe suka fara takawa a tare bisa jagorancin Nadiya,turus Nadiya tayi lokacin da ta cigaba da jin surutun na mutum ɗaya daga sashen baya Na baƙi yayin da gefe ɗaya kuma taji kukan Maminta tana faɗin"'dan Allah bilal kar ka fasa idan ka isa ka haifu,dama Ai imam na faɗa maka bani san magana dashi amma kayi masa jagora cikin gidan mu ,Kana tunanin ana wa ɗan iska hallaci ne".?     Kallan hafsa Nadiya tayi tace "kin buɗe kofar chan zata kaiki falo ,ki jirani anan ina zuwa babu daɗewa," Babu musu hafsa tace to yayin da itama kunnuwanta suka jiyo mata abunda na Nadiya suka jiyo amma tayi ƙokarin ɗauke jinta daga garesu domin daga gani magana ce babba ganin yarda idanun Nadiya suka kawo ruwa. Cikin nutsuwa Nadiya ta fara takawa gurin tana ƙokarin saita kanta ,babu wani alert ko notice ta shiga ɗakin,zaune ta tarar da Mami gefenta kuma Papa Ya ɗora hannunsa kan kafaɗarta yayin da Mahaifinta Bilal ke tsaye wanda da alama tafiya zaiyyi amma bai daina surutai ba,a tare dukkaninsu suka Kalleta ,bilal ne yafara cewa "Alhamdulillah gama Nadiya ɗin nan Ai,ki kalli yarinyar nan fisabililahi yanayin shigar dake jikinta,kinyi duk ƙokarin da zakiyi umaimah kin mayar da yarinya Yar iska mai ciyar da kai da tallata jikinta ,sannan a yanzu Kina neman haɗata da tubbabe,wanda da banji bakin babana ba haka nan zaki cuceni, dama tana sana'ar modeling ina zata ɗauki hankalin musulmi?,dole sai arne to wallahi indai ina numfashi babu wanda Ya isa Ya Aurawa ɗiyata Kafuri wallahi,Dan haka ki shirya kamar yarda na faɗa miki sai kotu ta bani custody ɗinta , "     Tashi Papa yayi ransa na mutukar suya domin duk yarda yaso Ya danne fushin nasa Bilal na ƙokarin wajen ganin Ya turasa bango,cikin saita kansa yace "Alhaji Bilal kamar yarda na faɗa maka mun kai karshen zance zamu haɗu a court idan alƙalin sakarai ne Ya baka custody ɗin Nadiya " Juyawa bilal yayi ga Nadiya yace "kar ki damu Nadiya nasan Kina cikin damuwa kuma zan cire ki daga ciki insha Allahu". Danne duk wani abu dake zuciyarta tayi ,ta faɗa jikinsa tana Mai faɗin "Daddyyy," Petting bayanta Ya fara yace "karki damu Nadiya babu wanda Ya isa Ya Aura miki kafiri," Kaɗa kai tayi ,kafun Ya farga tasa hannunta a bayan gashinsa daga baya wanda Ya tasa taja gashin sa da ƙarfi wanda sai da Ya saka ƙaramar ƙara, Murmushi tayi tace "da zafi kenan,abunda nake so kaji kenan,sannan wanene yace maka bana san kafirin  da ka raɗa masa?" Shi nake so fiye da kai sannan wannan da kake gani Shine mahaifina ita kuma kafi kowa sani itace mahaifiyata ,sannan zan zabesu sau dubu a kanka,kar ka manta ni kaina kayi doubting zamana jininka So dont play this With me zan baka darajar kai ɗin kai kayi donating aka samar dani shima abunda yasa na gasgasata saboda mahaifiyata ba mazinaciya bace ba ,amma idan ka dage da maganar custody ɗina to mu haɗu a court ɗin,kar ka manta im an adult 29 for that matter ,so ka shirya faɗanka a kotu sannan kasa a ranka bazan taba zuwa na zauna ƙarkashinka ba domin nima a shirye nake ,and trust me munsan shari'a ta yarda a yanzu abunda kake sunansa harassment kuma zamu iya ɗaukar mataki akan hakan. Tana kai karshen zancenta ta fita a ɗakin tana Mai sake rike gashin data figa gudun kar Ya faɗi. Tana fita mami ta kallesa tace "ina fatan ka gane karatun,zaka iya tafiya ko kuma na saka a fitar da kai babu daɗi,idan kuma zaman nan ɗin kake so bismillah," Gaba tayi Papa ya mara mata baya yana Mai faɗin "sai mun hadu a gaba" Cike da balai bilal yace "Ai dama nasan za'ayi haka,wato kin bata wani abu da zaisaka Tamun rashin kunya ko,to wallahi ko kiƙi ko kiso Nadiya tawace halak malak kuma wallahi sai an bani magajiya ta,bazai taba sabuwa ba yarinyata guda ɗaya tilo a duniya ta Auri kafiri" Ganin sun fice sun barsa yana ta faman hargagi Ya sakashi shima fita yana mita da surutai Ya bar gidan.     Kai tsaye Nadiya na komawa ciki tayi ƙokarin saita kanta gudun kar hafsa ta gano da wanin abu,Mahmood tagani a hannunta tana mashi wasa,zama tayi gefensu tace "wai kaima kasan Mai kyau ko" ɗan murmushi Hafsa tayi inda yana ganinta Ya fara miƙa mata hannu kan ta ɗaukesa,babu musu ta karbesa tana Mai faɗin"yaran kirki maine kaci ne naji Kana ta ƙara nauyi haka,faɗa mun sirrin"     Mami dake tsaye bakin kofa tana Mai jin hawaye na tausayin Nadiya da mahmood ce ta ƙaraso tana Mai faɗin"kulawan Mami ce kawai da Papa wanda bai gajiya da siya masa daɗi ta sakashi ƙiba,yana jin muryar mami kuwa Ya fara zillo yana ihun ta ɗauke sa,dan turo baki Nadiya tayi tace"a'h wato wai kai kasan Maminka ko,Ai shikenan abun bana faɗa bane jeka," Zama Papa yayi yana Mai faɗin "Ai mahmood idan yaga maminsa hatta ni da nake bashi abun daɗi mantawa yake dani saboda ƙauna".     A zaune Hafsa ke a ɗari ɗari na haɗuwa da iyayen Abdallah wanda bata tunanin ma Sun kula da ita suna ta yaransu abun sha'awa,cikin ladabi tace "Ina wuni" A tare mami da Papa suka kalleta Kana suka amsa inda Mami kecewa "ina muka samo damsel haka'. Murmushi Nadiya tayi tace "Ai wannan damsel ɗinta..." Da sauri Hafsa ta katseta wajen faɗin"ina aiki gidan Aunty shatuh ne ."     Waskewa Nadiya tayi tace "okay baki So a faɗa kenan ,to Ai shikenan tunda kin gabatar da kanki nima bari nayi nawa,Mami,Papa sunanta Hafsa and tana taya Aunty shatuh aikine So sai ta ɗan aikata gidan Nameer akan maganar nan da na miki kwanaki yanzu haka ma matar Nameer ɗin tana asibitinmu a akwance,munzo mu kai masu abinci ne"     Tabe baki mami tayi tace "Allah Ya sawaƙe inda Papa kuma yace "subhanallah hope ba wani serious abu bane,"     "Eh ba wani serious abu bane sosai Bp ne yayi shooting amma ta warke yanzun tana dai hutawa ne"Nadiya ta bashi amsa, Sake Tabe baki mami tayi tace "Ya tabbata ya aje kuɗin gado zan kira asibitin ai,sa'arsu ɗaya ina leave da ko tab'ata baza'ayi ba sai Ya aje kuɗi ,mara kunyan yarinya kawai,ga yam porridge chan na dafa ki dauka ki kai mata. Tana kai aya ta yi sama da mahmood tana masa wasa,dariya Nadiya da Papa sukayi Nadiya na faɗin"Mami duniya ". Dariya Papa Ya kuma sawa yana Mai faɗin "and she cares fa,matana akwai rigima Tashi yayi yana faɗin "Abdallah fa yana cikin gidan nan wai baya jin dadin jikinsa amma He's okay yanzu ,After All parents ɗinsa likitoci ne kuma suna gida,kinsan rakin yarona idan yana ciwo sai mu ɗin in akaje waje dariya za'ayi masa,matarsa zatayi fama,which na ƙosa Ya kawo mana cos nagaji da ko budurwa baya da" Dariya Nadiya tasa tana Mai faɗin"ka kwantar da hankalin ka Papa she's closer than you think,"     Gumtse dariyar ta tayi jin Hafsa na zungurinta ,kaɗa kai yayi da ya kula da idan da Nadiya keyi masa ga hafsa,murmushi kawai yayi Ya barsu nan,kallan Hafsa Nadiya tayi tace "uhum yanzu dai kinji Abdallah bashi da lafiya ba,nasan kinji kina san zuwa ki dubasa,ƙasa tayi da kanta ta miƙe tace"ni dai mu tafi nasan hamma yana chan yana jiran abinci akai musu dama ko karyawa baiyyi ba muka fito,"     Tashi Nadiya tayi tace "Ai shikenan bari ni naje na dubasa na dawo sai mu wuce," Haka Nadiya ta nufi sashen sa yayin da Hafsa take ji kamar ta bita ta ganshi cos maganar rashin lafiyan nasa da akayi tabbas yayi mata wani abu , Tana nan zaune Nadiya ta dawo tace "habibin naki bacci yake yi sai mu tafi".     Bayan sun kai masu abinci suka tarar da Jamaimah na rigimar ita gida zata je ,dole doctor Na'im Ya sallamesu yana Mai jadadawa Nameer Ya samu isashe hutu dan haka a tare suka wuce gidan Nameer ɗin banda Nadiya wadda tace musu tana da muhimmin abu da zatayi a asibitin , Suna isa Jamaimah ta shiga wanka saboda yarda take jin jikinta babu daɗi,bayan ta fito ta tarar da Nameer zaune bakin Gadon ta,tun daga ƙasa Ya fara kallanta har Ya kai kan fuskarta,dan tsuke baki tayi tace "ka daina kallona haka cos nasa koda babu kaya jikina bazan ja ra'ayinka ba saboda halayyata gareka,na sani you don't lust for me domin da ace Kana sha'awata a lokuta da dama dana taba ka da Ya nuna ".     Murmushi yayi yana jinjina rashin filtern Jamaimah a baki ,bata kunya magana muddin tazo mata baki, Tasowa yayi Ya tako inda take hannunsa Ya saka kan exposed cinyanta in a seductive manner ,jawota jikinsa yayi da dan ƙarfi yana kama butts ɗinta ,buɗe bakin ta tayi ganin yarda ya riƙeta ɗin ,zatayi magana Ya saka finger ɗin sa a kan lips ɗinta yace "shhh,kar kiyi magana cos idan kikayi bazan iya riƙe kaina ba,komai naki abun sha'awane da ɗaukar hankali,your lips,boobs,butts,flat tummy,sexy eyes da komai da kika san ke kika mallakesa jikinki,nayi faɗa da kaina sau da dama wajen ganin ban ripping duk wani tufafi dake jikinki ba nayi taking ɗinki a duk inda kike,Kinsan yarda nake rike kaina,ina hukuntakine amma kaina nake hukuntawa,abu ɗaya zai hanani nuna maki irin sha'awanki da nake wanda shine rashin lafiyar da kike and kikaji Dr yace ki samu isashen hutu wanda nima nake san ki huta ɗin domin bazan barki ki huta ba and trust me im the sexiest lion da zaki sani." Ƙarasa zance yayi da kashe mata ido guda daya,wani irin yar taji a jikinta inda take dukkan wani goosebump nata Ya taso yayin da jikin ta Ya dauki Wani irin zafi , Murmushi yayi da Ya fahimci halin da Ya jefata,takawa yayi ya nufi kofa yana Mai fadin ki shirya ki fito kici abinci cos nasan present ɗina yana miki wani abu, Fita yayi yana mata dariya ,da gudu ta faɗa bathroom ɗin dan sake sakar ma jikinta ruwa saboda yarda take ji kamar an zuba mata wata wutar desire . Bayan fitowarta ta shirya cikin riga da wando na palazzo Cos bata da wani atampa ko ɗaya duk da kuwa a yanzu ganin da take yi a jikin Nadiya da hafsa burgeta suke, Tufke Gashinta tayi tana tunanin yakamata taje saloon a gyara mata shi cos a yanzu tana san a gun Nameer ta zama fes ta ko ina ta yarda Babu wata ɗiya mace da zata burgesa cos ta yarda da kanta ta ko ina.     Bayan ta gama ta fito kitchen taji motsin hafsa yayin da shi kuma bata ji alamunsa ba,shiga tayi bakinta da sallama,cike da girmamawa Hafsa tace "Kin fito kenan,Ya jikin"? Dan murmushi Jamaimah tayi tace "jiki Alhamdulillah,dama ina san magana dake ,nutsuwa Hafsa tayi tace "Allah yasa ba wani abun na sake yi ba." Zama Jamaimah tayi kan stool ɗin dake kitchen ɗin tana Mai murmusawa tace "babu abunda kikayi matsoraciya,ina so ne  naje gaida Mami da Papa sannan ina so idan zanje nayi musu abinci Mai daɗi na kai musu and kinsan ni ban iya girki ba ,amma ina san koya saboda yanzu inasan nayi rayuwa domin mijina da farin cikinsa to kinga kuwa barin sa da yunwa Ai bai taso ba dole na iya nima,sannan magana kuma na karshen ina so ki zauna dani na wasu kwanaki har na iya wani abu trust me im a fast leaner , "     Murmushi hafsa tayi tace "kar ki damu Adda kome kike so zan miki,sannan zanyi ƙokari wajen ganin kin iya abubuwa da dama kafun na koma gidan Aunty ". Haka nan suka yanke decision din zata zauna ɗin, Bayan hafsa ta gama duk wani 'dan aikace aikace da zatayi ta koma ɗakinta ta kwanta wuraren Takwas na dare,ita ba wata mayyar kallo bace ba dan bata tashi gidan da zatayi kallan bama,wayarta ta ciro ta shiga numbern Abdallah tana Mai tunanin kiransa, Kira ɗaya Ya dauka kamar dama yana jiran kiran nata, Cikin siririyar muryarta tayi sallama ,shiru yayi bai amsa ta ba,tunanin ko baya jinta Ya saka tacewa "hello"amma still baiyyi magana ba,cire wayan tayi a kunnenta ta kashe tana kashewa kuwa Ya kirata ,kamar bazata ɗagaba amma sai ta ɗaga ɗin da ɗari ɗari,sallama ta kuma yi masa a karo na biyu,a gajiya yace "wa'alaikis salam,Mai yasa kika kashe". "Nayi tunanin Ko baka jina ne"" Ta Amsashi a takaice. Murmushi yayi kamar tana gaban sa yace"Ai ina fushi ne dake da kika zo akace kizo ki dubani kika ƙi so nayi tunanin baki damu dani bane kwata kwata ashe akwai sauran damuwata a tattare dake," Murmushi tayi tace "ya jiki" Gyara kwanciyarsa yayi Yace "jiki 'fa yayi dɗi musamman da na san cewa Hamma da matarsa sun shirya,kinga nima dake sai muzo mu shirya ki amshi tayi soyayyata,idan kuwa baki amince dani ba zan tayi miki naci har sai kin amince,idan kuma kika amince na miki Alƙawari zan soki fiye da jiya ,idan yau ta wuce zan soki fiye da a yau a gobe da zan tsinci kaina burina da fatana shine ki amsa tayin soyayyar narayan nan,Mai kikace " Tsintar kanta tayi da cewa "to" kawai. "To mene?Kina nufin kin amince da soyayyata?" Cikin siririyar muryar tace "eh" Wani irin ajiyar zuciya Ya saki yace "Alhamdulillah ,da ace dare bayyi ba da gudu zan zo na sakaki cikin idona domin ki faɗa mun wannan kalmar da zata sakani nayi bacci cikin walwala,nagode hafsa sannan na miki alkawari bazaki taba dana sanin amsan soyayya ta ba,Zanzo gurinki mu zauna ni dake kisan wanene ni ,idan kin yarda dani a yarda nake Zan mutuƙar farin ciki ,idan kuma baki yarda dani ba a yarda nake to Zan ta ƙokari naga kin amince dani ta hanyar nuna miki ni mutumin kirki ne".     Duk wani courage ɗinta ta nemo ta saka tayi ƙokarin cire wata kunya dake damunta akansa tace "ba sai ka faɗa mun wanene kai ba domin na riga da na san wanenen kai saboda duk wani masoyinka mai bibiyarka yasan labarinka,nima kuma ina cikinsu,tun kan nazo garin nan nasanka nake jin daɗin saurarenka,zuwana garin nan kuma nasan wanene kai da asalin labarinka,bai dameni ba kuma bazai chanza abunda nake dashi a raina dangane da kaiba ,abunda Ya shafi mahaifinka wanda baya da kyau bazai taba shafanka ba tunda wani baya ɗaukar hakkin laifin wani. " Shiru yayi yana Mai jin wani irin santa na shigarss,dan murmushi yayi lokacin da Ya juya ilahirin maganarta ,cikin sanyin murya yace "wato dai ke kika fara sona kafun na sO ki" Dif ta kashe wayanta wanda hakan Ya sakashi darawa a hankali cikin nutsuwa,bai sske kiranta ba 'dan yasan kunya take ji,godiya yayi wa Allah yana Mai Addu'ar faranta mata a babin soyayyarsu da suka buɗe sabo.              **** Kamar yarda Bilal mahaifin Nadiya yayi alwashin makaso kotu haka ya faru,da safiyar Allah tun kafin ko wannensu Ya fita aiki takardar shammaci ta rikesu,sosai ran Mami Ya harzuƙa,lokaci guda kuma damuwarta ta karkata kan Nadiya,murmushi Nadiya tayi tace "mami Ai ba abun tashin hankali bane ,abu guda na sani wanda shine babu sanda Ya isa Ya maida ni karkashin ikonsa saboda tun da daɗewa Ya rasa wannan ikon,kar ki Bari wani hargaginsa da na shari'a Ya baki tsoro,ni mutane biyu na sani iyayena wanda kece da Papa bani kuma da wasu kakanni bayan mahaifanki da mahaifan Papa 'dan haka duk inda suka kai da bala'in su sun rasani har abada,carrier ɗin Mahmood ta ɗauko kan couch ta karbesa hannun Mai rainonsa tace "Ya kamata ace zaman nan shima anyi dashi ,bata jira amsar kowa ba ta dauki abubuwan da take buƙata tace "ya kamata mu haɗu a court ɗin nan infact ya kamata ace mun rigasu zuwa mu tayasu buga wasan da su Kansu sun sani zasu fadi. To bayin Allah mu haɗu a court nan da two weeks  bayan exams ɗina idan Allah Ya ara mana rayuwa,ku sani ina mutukar kaunarku ❤❤kamar yarda kuke kaunata fisabililahi,sai mun sake haɗuwa. " Nice taku a kullum Aminatu CHUCHUJAY ✍🏽 AHALINA (Siblings of different fathers ) Book two in Aure uku series By Chuchujay Episode 5⃣1⃣➡5⃣2⃣ Baki dayansu sun hallarci zaman kotun kafun belal da iyalan sa wanda ya haɗa da mahaifiyarsa kakar Nadiya da kuma sabuwar amaryar sa wadda yayi bayan rabuwa da matarsa , Inda suke Nadiya bata kalla ba ,tana ji kakar tata na mata magana ta mata banza 'dan ta fahimci tana ɗaya daga cikin masu ƙarasawa wutar dake ci fetur. Bayan an saurari shari'a biyu aka kira tashi, Belal da umaimah alƙali yakira gaba yayin da magatakarda Ya zayyana ƙarar da suka zo domin ta,akan cewa" Alhaji Belal Ya kawo ƙarar tsohuwar matarsa ,Dr umaimah akan ɗora yarinyarsa da suka samu tare akan hanyar banza saboda kiyayyarsa sannan daga bisani take san salwantar mata da rayuwa ta hanyar Aurar da ita ga kafiri wanda suke ƙaryar Ya musulunta dan haka yake neman custody ." Lawyern Bilal ne Ya tashi Kana na Umaimah bisa umarnin Alƙali kafun shariar ta fara gudana, Lawyer ɗinsa ne Ya tashi Ya fara da cewa"Dr Umaimah kowa Ya santa da halayyar biye biye koda lokacin tana da Auran bilal shekaru ishirin da takwas da suka gabata domin silar rabuwarsu Ya farune dalilin kamata da yayi da wani a ɗakinsu kan gadon su na sunnah ,sannan ba wannan kawai ba shekarun da suka gabata Yaɗuwa na clip na tsiraici yayi yawo a yanar gizo wanda ya wanzo tsakanin Dr umaimah da Mijinta da take Aure Dr Imam ,kukan wanda nake karewa anan shine Alhaji bilal Ya tabbatar da cewa umaimah diyarsa ce sannan yana gudun cigaban zamanta da mahaifiyarta saboda a yanzu ta ɗauko hanyar sabawa addini mutuƙa ,gudun cigaban lalacewar ƴar tasa yake roƙon wannan kotu Mai alfarma akan ta karba jagorancin rayuwar Nadiya Bilal daga hannun Dr umaimah bulama domin shine Ya chanchanta matsayin sa na uba da Ya cigaba da kulawa da ita har Ya aurar da ita gudun cigaban lalacewarta nagode Ya Mai sharia" Samun guri yayi Ya zauna yayin da Lawyern su ya tashi domin fara Nashi aikin ,cikin kwarewa a aikin nasa ya kalli Bilal yace "idan kotu zata Bani Dama ina San zanwa Alhaji Bilal tambayoyi biyu ." Kada kai judge din yayi yace an baka. Godiya yayi kana ya juya ga Bilal yace "Alhaji Bilal ina San na maka tambaya akan shin ka taba ganawa da shi wannan saurayi na Nadiya da magana ta fara ta kansa tayaya ka gane shi din ba musulmi bane? " Dan shiru yayi kana yace"ni ban taba ganin sa ba ido da ido,amma ba Sai an fada,mun ba musulmi bane tunda dai ai yana ghanian film wannan kowa yasan arene ne. Karamun murmushi lawyer din yayi yace "a Sanina a lokacin baya kayi tantamar kasancewar Nadiya yarinyar ka menene yasa a yanzu ka dawo akan ita din takace har kake barazana wajen ganin ka kwaceta haka nada hadi da san zuciya ? Lauya din bilal ne ya tashi yana mai fadin Objection my Lord,barrister salik yana kokarin waje wuce iyakarsa. Kallan barrister salik Babban alkali yayi kana yace "ka gyara salan tambayarka" Cike da girmamawa ya karbi gyaransa kana yace"ya mai girma mai sharia,gudun zaunar da kotu da bata mata lokaci yasa nake san na kawo hujojina na nuna lallai Alhaji Bilal bai chanchanci Zama wanda yake da hakkin rike Nadiya ba,ba wai ina cewa ba mahaifinta bane ba shi amma ina tsoran sanar da kotu cewa a suna ne kawai domin kuwa tun daga yarintar Nadiya zuwa ga girmanta Alhaji Bilal bai san hakkin koda da siyan Kwayar shinkafa ba,sannan ina mai san sanar wa da kotu mai Alfarma akan cewa shekaru da suka wuce,Alhaji Bilal ya sadaukar da custody din Nadiya ga mahaifiyarta inda a wannan document din da nake shirin gabatarwa ya saka Hannu akan tabbas idan yazo da maganar san s bashi ita a kamasa ayi masa hukunci. Sannan magana akan halayyar Dr Umaimah duk karyane" Zazzare ido bilal yafara yana mai fadin"karyane ya mai sharia ban taba saka hannu a abu makamancin wannan ba, Murmushi barrister Salik yayi yace idan kotu ta bani dama zan shigo da shaida wanda na tabbata bazai ma Alhaji Bilal karya ba. Dama aka basa inda ya bada izini da a shigo da Shaidar. Shigowar mahaifin Bilal shine abunda ya sake bawa Bilal mamaki wanda nan take ya tuna yarda akayi ya saka hannu a wannan document da ake magana akai. Shaida maihaifinsa ya bada akan tabbas shi da kansa ya bawa Bilal wannan file ya cike kumaa a cikin hankalinsa ba a maye ba sannan ni mahaifinsa shaidane akan hakan bazan taba bada shaidar ƙarya ba . Haka Lawyer din su shima ya tashi suka cigaba da fafatawa kowa na kokarin kare wanda yake karewa cikin iyawa da gwaninta, Hutun awa daya alkalin ya bada akan idan an dawo zaiji ta Bakin Nadiya kana ya yanke hukunci. Sun fita mahaifiyar Bilal ta kalli mijinta tace "Amma Alhaji baka duba wannan al'amarin ba domin kuwa kasan cewa Nadiya ita kadai ce jinin Bilal kuma dole ne yau mu tafi da ita gida. Ajiyar zuciya yayi yace"ke dai shaidace akan abunda Bilal yayi ma umaimah ke ganau ce ba jiyau ba,sannan ina san ku sani Alhaji Bulama a shirye yake da ya fafata da duk wani wanda zai taba masa iyalinsa kar ma ace kai Bilal ,so dole nazo da kaina Kafun shi yazo da kansa wanda kai Bilal kasan cewa wallahi idan yazo babu dadi,shiru baki dayansu sukayi yayin da kowa ke saka da warwara akan al'amarin amma tabbas suna bukatar Nadiya a tattare dasu. Bayan lokacin da Alƙali ya yanke baki daya suka koma domin jin wanda yayi nasara cikinsu , fitowa Nadiya tayi bisa umarnin Alƙali mahmood a sabe a kafaɗarta, Cikin girma irin na Alƙalin yace "Nadiya ga dai shari'a anayi dominki kuma shari'ar tsakanin iyayanki ne guda biyu gasu nan ,wane kike san zama da a cikin su?" Kalan iyayann nata guda biyu tayi tace"mahaifiyata ta daukeni a cikinta tsawan wata tara ,tayi dauwaniyya dani tun ina ciki har zuwana duniya wanda a cikin rayuwata da ita ban taba sanin babu ba,duk wani abu da nake So a rayuwata ita tayi mun shi,itace uwata itace ubana sannan a wannan zama na rayuwa ta sama mun uba wanda bani da ya shi a rayuwata, Gefe guda kuma wanda ya bada gudunmawar irinsane aka samar dani wanda tun fari yana kokwaton kasancewa tasa shin idan na zavesa sama da mahafiyata duniya baza tayi Allah wadai dani ba? Shin menene gudunmawarsa a kasancewarsa mahaifina? Babu ya mai girma mai shariah, mahaifina bai bari mun komai ba face kayan kunya da kayan gori, Nuna mahmood tayi da hannunta tace"wannan yaran dake hannun a cikin halayyasa marasa kyau ya sameshi,yaro abun tausayi wanda bansan taya zan fara masa bayani menene ainahinsa ba a lokacin da ya biɗa yasan hakan," shiru gurin ya dauka lokacin da Alkalin ya bukaci hakan,kallan Nadiya alkalin yayi yace kina nufin kice shima wannan din ɗansa ne. Kaɗa kai Nadiya tayi tace"tabbas na sane wanda ya samesa da Aneeesa wadda ta bamu matsala cikin Ahalinmu a rayuwa dagaa bisani kuma bayan laifin da ya kaita gidan yari Allah ya karbeta ,kafun nan kuwa ta shaida mun Mahmood jini na ne saboda Dan mahaifinane,na tabbatar da Hakane sakamakon zuwa da mahaifina yayi gidan mu akan maganar komawata gurinsa wanda nayi amfani da hakan na cire gashin kansa Nayi DNA dana Mahmood . " Barrister salik ya dauki file din ya mikawa Alƙalin wanda ya tabbata da ba fake bane sannan ya sake bashi document wanda Mami da Papa sukayi adopting Mahmood legally . Bakin lawyer din Bilal ya mutu murus a yayin da Bilal ke faman rarraba ido yana kallan Nadiya da Mahmood cos 'ya tabbatar da maganarta tunda tace Anisa amma a iya saninsa rabonsaa da ita bata taba sanar masa tana da ciki ba, a zahirin yanzu kuma yana mutuƙar buƙatar jininsa a tattare da shi. Bayan shaidu da hujoji kotu tayi facali da ƙarar Bilal sannan ta damƙawa Umaimah custody ɗin Nadiya,a Haka ƙarar ta watse. A tare Ahalin Umaimah suka fito cikin murnar cin nasara,suna kokarin shiga mota Alhji Bilal yazo gabansu,tsaye dukkansu sukayi suna san ganin mene zaiyyi, Durkusawa yayi kan gwiwarsa 'ya hada hannayensa guri biyu yace"Dan Allah Umaimah kiyi hakuri nasan na cutar dake,bakina ma kunyar fada yake,amma ki yi mun rai ki tausaya mu ko shi mahmood ɗiin ki bani na gyara kuskurena ta hanyar bashi rayuwa mai kyau da inganci." Wani irin kallo mami ta bashi sannan tace,maganar banza kake Bilal,nayi imani da Allah baka da rayuwa mai kyau din da zaka iya bawa Kowa a rayuwarka ,ba Nadiya ba haka zalika ba Mahmood ba dan Haka ka dauki wannan a matsayin fansa ta akankah,wallahi bazan baka mahmood ba sannan kasa a ranka Ni da Imam ne iyayansa ,ka godewa Allah Nadiya tasan wanene kai da Bazata taba sani ba,ka shirya wata rayuwar wadda zaka rayu da sanin kana da ɗa a waje wanda baka da iko dashi, "Aikuwa karyarki umaimah Dan wallahi babu mai sakewa tuwo suna,dole ne mu daukaka ƙara ki bamu yaranmu ,sannan abun kunya ai ba kansa farau ba ba kuma kansa ƙarau ba ehe,". Muryar kakar Nadiya ta karaɗe gurin. Murmushi Mami tayi tace"Allah sarki Mama Aikuwa zancenki dutse ba'a fara dashi ba kuma baza a ƙare dashi ba dan haka mu haɗu gaba idan kun daukaka karar a shirye muke fiye da yarda kuka shirya". Basu kuma ce masu komai ba suka bar harabar gurin. Durƙushe Alhaji Bilal yayi yana mai zayyano dana sani iri iri a ransa domin kuwa a wannan gejin 'ya tabbatar da ya rasa jininsa guda biyu wanda bincike 'ya nuna su kaɗai ne jininsa har ya koma ga Allah sakamakon hatsarin da ya samu kwanakin baya, Haka mahaifiyarsa ta ƙaraci banbaminta suka bar gurin . A/N Fatan 'na sameku lafiya ,So wayata ta samu damuwa yanzu kuma dana samu nayi kokarin mayar dashi yaƙi dole 'na sake number , 08130229878 Itace sabuwar numberta ta whatsapp sannan ina cigiyar Fatima tayi payment 'na littafi wanda nasan tayi mun magana da wancan layina,ban riƙe surname dinta ba cos nayi missing alert ɗin please idan kin gani kimin magana a layiina domin 'na baki littafin ki, nagode❤ CHUCHUJAY✍️ TBC AHALINA (Siblings of different father's) Book two 'in Aure uku series By CHUCHUJAY ✍️ EPISODE 53&54 Koda suka koma gida sunyi mamakin tararar da Jamaimah gidan cos its not like her . Kallo daaya mami tayi mata ta maida kalllanta kan Nameer tace "Ya maka Kyau da kowa ya hallarci zaman ƙanwarka bandaa kai sannan ina fatan zuwan nan da kayi da matarka gidan nan kasan ka karya Magana ta saboda 'na faɗa maka gaban yan uwanka bakaji ba ,inajin sai na maimaita maka gabanta,kar ka ƙara zuwa mun da wannan yarinyar mara kunya muddin ba sake banzan ɗabiunta tayi ba ,Dan Haka ka tashi ku fitar mun a gida kafun nayi mugun saba muku sosai da sosai,." Juyawa tayi Dan barin gurin tana mai ignoring yarda Papa ke mata signal 'na tayi shiru da ido, Rike mata ƙafa da akayii ne ya tsayar da ita,juyowa tayi Dan ganin wanene, Jamaimah ce kan gwiwowinta idanunta ɗauke da hawaye shabe shabe,Dan goge hawayen tayi ta fara magana tana mai faɗin"ban san mai zance yayi justifying abunda nayi maku ba ,it was very stupid of me,babu bakin da zan iya buɗewa na kare kaina dashi,Dan Allah mami kiyi mun rai ki hakuri ki yafe mun ,'na maki Alƙwari bazan taba baki damar da zakiyi kuka dani ba,duk wani abu da ban iya ba zan dage 'na koya da n ganin 'na zama kamar yarda kike So matar ɗanki ta kasance ,dan Allah Mami kiyi mun aikin gafara ke da Papa da ku su Nadiya,wallahi nayi Alkwarin gyara duk wani abu da yake ba dai dai ba Dangane dani ,idan nayi mara kyau a gyara mun zan gyara domin ni ban tashi ana nuna mun wannan ba dai dai Bane ,ku yafe mun dan Allah. " Shiru dukkansu sukayi suna masu jin tausayinta ganin Mami taƙi koda juyowa ta kalleta, Matsawa Papa yayi kusa da ita yace "Maminmu Abunda kike So kenan fa kuma tayi Alƙwarin chanzawa ,why don't we give her a chance . " Dan kallansa tayi yayi mata alamu da ido kan ta duba,mayar da kalllanta tayi kan Jamaimah wadda hawaye ke bi ta ko ina a kuncinta,sassaita haɗe ranta tayi ta ɗuƙa tana mai kallanta cikin rashin sakin fuska baki ɗaya, Kamota tayi ta ɗagata tana mai kallanta cikin ido ,murmushi ta saki kana tayi hugging ɗinta wanda yin haka ya saka Jamaimah sake fashewa da wani kukan cos ba abunda tayi tsammani ba, Shafa bayanta Mami ta fara tana dariya kana tace "mene 'na kukan kuma," Cikin kukan tace "nazata zaki koreni ne Mami ,kukan 'na murna ne". Baki ɗaya suka suka dariya. Kamota Mami tayi tace "Ya isa ,zauna ki goge hawayen nan bana san sa," Hannu tasa ta goge tace "'na goge Mami ,sunki su tsaya ne". Murmushi Mami tayi tasa hannunta ta goge mata hawayen kana tace"ita rashin biyayya ba ƙaramun rashin daɗi take haifa maka ba tsakaninka da mutane,musamman idan yau akace macece bata da kunya da biyayya,"Tun da fari Jamaimah ban tsane ki ba kawai halayyar da kika zo mana da itace ta bata mun rai fiye da maganar Aurenku 'na wauta,Amma Alhamdulillah ai yana da kyau dama kayi ba dai dai ba kasan kayi,we have a big plan for you muna jirane dama ki san menene zakiyi ma Aurenki Kafun mu mu saka baki,sai gashi Alhamdulillah kin nemo hanyar gyaraawa,insha Allahu kuma zamu taimaka miki wajen yin haka . Zama Papa yayi daga gefen Mami yana mai faɗaɗa murmushinsa yace "haka maganar Mami take,ki saka a ranki a kasar nan mu iyayankii ne ba iyayen mijinki ba,sannan insha Zamu je gurin iyayenki zamu gyara komai". Batare da jin kunyarsu ba Jamaimah tace "Papa bazasu rabani da Nameer ba? Wallahi da gaske Nake 'na bar halayyataa ta da," Babu Abunda Nameer yake sai blushing,kallansa Mami tayi tace"yana ta faman blushing,wane ya faɗa maki ana nuna wa namiji wannann son 'na i cant do without you"? Gyaran murya Papa yayi yace "well wasn't expecting This from you,kinga Nan Jamaimah ki nuna ma mijinki He's your everything cos kullum sai ta faɗa mun she cant do without me a thousand times without numbers So kar ma Ki fara biyeta ne. " Dariya suka saka baki ɗayansu yayin da Jamaimah ta duƙar da kanta suddenly tana mai jin kunyarsu. Abincin da ta kawo musu wanda tayi da taimakon hafsa wadda taje gida Aunty shatuh tayi musu introducing ,daɗi sosai Jamaimah ke ji ganin yarda suke nuna santin Abincin ,tabbas da tasan haka normal family yake da tuni ta ƙwatar da wuya ta zauna sun nuna mata soyayya irin wadda suke nuna mata a yau koda kuwa bata kai adadin ta yau ɗin ba. Bayan sun gama ne Mami ta umarci Nameer da ya kaita gidan su Ummu da Gidan Daddy Bulama ta gaidasu ,a nan ɗin ma ba karamar soyayya Jamaimah ta gani ba ,soyayyar familyn mijin nata take ta mamaye dukkan wani sashe 'na zuciyarta domin sun karramata a rana guda kawai. Kallan Nameer wanda ke driving ɗinsu Dan komawa gida tayi ,murmushi tayi ta kama hannunsa tace "baby 'na lura kana mutuƙar cikin farin ciki ,". Shafa hannun nata yayi a hankali yana mai facing titi yace "'na tuna nace miki ki taimaka mun na taimake ki,abunda nake nufi kenan,family na nasani basu da damuwa ,and dama 'na faɗa miki kece Kaɗai zaki iya daidaita komai wanda you Just did and bazan boye miki ba hakan ba ƙaramun gurbi ya sake buɗa miki ba a zuciyata,you earned more of My love ,My Queen,i love you To the Moon And back and 'i cant wait To show you that tonight,its gonna be steamy," Maganar ya ƙarasa yan mai cije lebensa 'na ƙasa. Dukan wasa ta kaimasa tace "get lost you naughty boy." A tare suka saka dariya cike da nishaɗi, Serious face ta saka tace"kana tunanin zuwa Dilah is a good idea? Cos tsoro nake ji sosai wallahi." Murmushi yayi yana mai rubbing hannunta yace "its a good idea hayatee domin kuwa Ya kamata ace 'in laws ɗina sun san dani and only God knows 'in mutuƙaar san na gana da iyayen da suka haifa mun wannan kyakyawar halittar nayi masu godiya domin babu abunda zanyi 'na Biyasu, Hannun nata ya kama yayi kissing wanda yayi dai dai da danna horn ɗin da yayi bakin gate ɗinsu ". Cikin lokacin ƙanƙani gateman Ya buɗe masa Ya danna kan motarsa ciki,har ya shiga gidan tana kallansa,sai da yayi parking kana ya kalleta Ya ɗaga girarsa guda ɗaya yace"nasan ina da kyau ki daina kallo na haka after all im all yours kiyi yarda kika ga dama dani." Murmushi tayi tana mai tsintar kanta da yin blushing ,cikin fuskar tausayin kanta idan sunje kamaru tace "ina tunanin yarda family na zasu ƙarbi Aure na da kai,Ina jin tsoro kar su rabani da kai ,zasu soka kamar yarda family ɗinka suka so ni?" Juyowa yayi yan facing ɗinta sosai yace"abu guda ɗaya na yarda dashi wanda shine ni dake Allah yayi mu domin juna,ke kaddara tace nima ƙaddararki ne,it been ages tsakanina dake But kin riƙe mun kankii da Aurena, and lastly we came together' a yanzu yarda nake jina mutuwa ce kawai zata iya rabani dake ba mutum ba,so kima cirewa kanki damuwa ki ƙwantar da hankaliki,and maganar familynki bazasu soni ba haba ke kam who will resist me?" Habarta Ya kamo yace"kalleni fa" Duka ta kaimasa tace get out you bragger. A tare suka saka dariya a yayin da suka fito a motan Suka taka ciki a tare. Falon tsaf hafsa ta gyara kafun ta fita cos har girkin dare tayi masu dan dama ta yi dasu a yau zata koma gidan Aunty shatuh amma zata 'na kawo mata ziyara akai akai, Sosai suka sha tataburza tsakaninta da Jamaimah akan abun alherin da ta yi mata 'na zinare yari da sarka da zobe ,hawaye kawai hafsa ta fara domin bata san abun alherin da tayi ba Allah ya haɗata da mutanen kirki haka,gashi nan kuɗin da Nameer yace zai bata Ya tura account ɗin Aunty shatuh wadda tuntuni take tambayarta Yarda za'ayi dashi tace ta aje mata zata karba idan ta nutsu. Kai tsaye Jamaimah dakinta ta faɗa domin watsa ruwa duk da kuwa yarda Nameer yayi nacin su shiga suyi tare ta ƙiya dan tana san sake tsaftace kanta cos tasan yau Nameer a hannu yake ,ita ɗin ma bazata boye ba tana buƙatar zama abu ɗaya tare dashi. Ta jima cikin bathtub ɗinta wanda yasha roses da shower gels masu ƙamshi,bayan ta fito ta duƙufa wajen daily night routine ɗinta wanda ya zamar mata jiki,kafun kace mene ɗakin Ya ɗauki ƙamshinta ,sallah ishai da taji An fara kira tayi kafun ta buɗe wardrobe ɗinta ta ciro wata fitinaniyar rigar bacci baƙa wadda tasan tabbas duk wanda ya kalleta ciki yasan "Sugar im ready for you ce." Ƙara saitaa kanta tayi kana ta fita dan nufa ɗakin sa, Zaune ta tarar dashi bakin bedside hannunsa ɗauke da wayaarsa ,farar jallabiyyar dake jikinsa da ƙamsshin da yake shine Ya tabbatar mata da yayi wanka yayi sallah ne, Daga idanunsa yayi ya saukesu kanta lokacin da ƙamshinta na musamman da sallamarta suka kawo masaa ziyara, Wata irin seductive tsayuwa tayi kana tace "you're looking yummy kamar wanda zaije ziyarar ba zata. Hadiye wani mayen miyu yayi yana mai aje wayarsa kan gadon ya taso gareta sai da ya zo daf da ita ya saka hannu a waist ɗinta ya jawota jikinsa sosai ,bakinsa yasa saitin kunneta cikin raɗa yace"ziyarar bazata zani mana amma a jikin matana mai kyau ba ,ina fatan zata ƙarbi baƙoncina,ƙarasa maganar yayi yana mai licking gefen kunnenta wanda ya bata wani irin chill tun daga kanta har zuwa yatsunta,"Cikin wata irin shagwababiyar murya tace"ni dai kazo muje muci abinci tukunna," Bitting lips ɗinsa na ƙasa yayi 'in an erotic manner ya kamo butts ɗinta ya haɗata da jikinsa sosai yace"it seems har yanzu bakije gurin da nake so kije ba ,well im hard for you cant you feel me ?" Kanta ta saka kan kafaɗarsa tana maiyin yar karamar dariya tace"ka ƙwantar da Hankalinka Alhaji im all yours for tonight But ina san tuna maka that im a virgin so ka bini a hankali,i might be old But im still tender ," Ɗago wuyanta yayi yana mai kallan kwayar idanunta,romantically ya fara teasing mata kiss,sai ya buɗe lips ɗinsa sai yayi teasing ɗinta,kafun tayi Aune kuma yayi capturing lips ɗinta 'in a romantic and slow motion ,hannu guda yasa yana mai rabata da yar figilalliyar rigarta yayin da take reciprocating ta hanyar balle masa button guda dake saman jallabiyansa, Kafun tayi wani yunƙuri ya kama gaban jallabiyan nasa ya rabashi biyu, Gasping tayi tana mai raba lips ɗinsa da nata tace "its expensive" Hannunsa yasa yana mai squeezing exposed boobs ɗinta da suke very fluffy ,kana yace"not as expensive as This moment,kizo 'na nuna maki yarda nake sanki,kilan ma 'na cilla kwallo a raga kinga idan yazamana you got pregnant For me shikenan case ɗin DILAH ya kare, " A tare suka saka dariya inda ya kuma capturing lips ɗinta ya ɗauketa yana mai spanking Butts ɗinta a hankali yan mai mayar da lips ɗinsa gareta da zafi zafi . Tabbas wannan dare yazamana dare da ya mayar da Nameer da Jamaimah abu guda yayin da a bangare ɗaya soyayyar junansu ta sake kullluwa. CHUCHUJAY ✍️ [3/10, 8:53 AM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers) Book two in Aure uku series By CHUCHUJAY EPISODE 5⃣5⃣◽5⃣6⃣ Zaune Nadiya take cikin office ɗinta tana juya biron dake hannunta yayin da hankalinta da zuciyarta gaba ɗaya suka karkata ga tunanin abun ƙaunarta wanda yau ƙwana huɗu kenan tunda 'ya je holland bai kirata ba gashi ita kuma bata samun sa bama tasan ta ina zata fara samun nasa ba, Wayarta ta sake kunawan tana mai duba IG page ɗin sa ga mamakinta sai gani tayi yayi posting minti uku da suka wuce, Ƙaramun murmushi tayi a fili tace "so ƙalau ma kake nake faman ɗorawa kaina damuwa,okay suit your self,"aje wayar tayi tana mai saƙa da warwara ,knocking akayi mata wanda ta bada izini a shigo,sakatariyarta ce fuskanta ɗauke da murmushi tace "Ma lokaci yayi sannan motar is ready sannan pilot ɗin is standby ke Kaɗai yake jira " Duba agogonta tayi tace "Okay ki mun Magana da Naomi cos ina san ta bimu cos shes needed there ," Kaɗa kai sakatariyar tayi ta fita,tana fita ta ɗauko Wayarta tayi dialing numbern Papa wanda kira ɗaya ya ɗaga ,tun kafin yayi magana ta rigasa ta hanyar faɗin"Papa yanzu zamu wuce ghana ɗin amma zuwa gobe zan dawo insha Allah,kafaɗa ma Mami mun wuce and kace mata na gode da private jet ɗin," "Okay princess safe j and ki kula da kanki. Sallama sukayi ta kashe wayan ,kallan Mami wadda ke faman smiling Papa yayi yace sun wuce fa. Licking lower lips ɗinta tayi tace "ina jinta ai har da baka saƙon godia kayi mun ita mai baba shes feeling big enough' da kirana ko,its Okay Next time idan urgent abu 'ya kamata ka bata PJ na huta da formalities" Dariya yasa ya tashi zuwa gareta,hugging ɗinta yayi ta baya 'ya ɗora habarsa a kafaɗarta yace"im smelling jealousy," Dukan wasa ta kai masa tace "piss up ina da aikin yi a ƙasa ai nagama baban Aiki anan tunda na baka ka ƙoshi" Dariya yasa yana mai faɗin ban gama ƙoshi ba cos jiya nayi mafarki wai na ganki da baby bump wanda fassaransa yana nuna mun su Autayanki yan uku zasu samu ƙani ko ƙanwa, Juyowa tayi tana mai saka hannunta a gefen kuncinsa kana tayi kissing gefen kumatunsa tace "dream on baby boy" Da haka ta fita dan sauka cikin asibitin. Shafa kansa yayi yana mai taba gurin da tayi kissing nasa yace "that was really close,"murmushi yayi ya sake sipping ruwan da ta zuba masa a cup sannan ya mara mata baya. *** Tunda Nadiya ta saka ƙafarta Ghana jikinta ke bata Ahmed yana tare da ita,amma a ina? Kawar da tunaninsa tayi ta mayar a hankalinta wajen meeting ɗin da tazo na haɗaka da suka ƙulla tsakaninta da kamfanin ,sosai meeting ɗin 'ya ɗauki lokaci cos it was a very long process,bayan gamawansu suka fito tare da Naomi da sakatariyarta wadda hannuta ke ɗauke da takardu da kuma files, Suna tafiya batayi Aune ba sai ji tay An rungumeta ƙam inda a lokaci ɗaya sautin ƙarar mutum biyu ta karaɗe gurin,ɗaya ƙarar Abun ƙaunarta ne wanda a wannan lokacin take rungume tsam a jikinsa yayin da ɗaya ƙarar ta macece wadda bata ɗauka ba,sulalewwar da yayi zuwa ƙasa itace ta fargar da Nadiya abunda ke faruwa, Binsa tayi da sauri tana mai fashewa da wani irin kuka tana mai kiran sunansa, Budurwar da tayi stabbing ɗinsa wadda hannunta ke ɗauke da wuƙar da ta chaka masa ta cire ce itama tayi kansa da gudu tana mai faɗin"Evans No,you cant do this To me,please". Hakaɗeta Nadiya tayi ta ɗan jirkintasa gefe yarda ba zai ƙwanta kan ciwan dake ta faman zubar jini ba ta saka ɗanƙwalinta ta danne inda jinin ke fita ta kalli Naomi wadda ta duburburce tace"Naomi ambulance ". A ruɗe Naomi ta fara kiran Ambulance , Ganin Yarinyar da tayi aika aikan na neman guduwane Sakatariyar Nadiya Haleems ta ruga da gudu gareta tana mai faɗin"you're going no where bitch". Ƙokarin magana Ahmed ke san yi wanda Nadiya ta lura tace"stay still Ahmed please,I've got this,baza ka mutu ka barni ba ,not now insha Allah". Cikin lokaci ƙanƙani Ambulance yazo aka ɗaukesa akayi asibiti dashii ,kuka kawai Nadiya keyi tana tsoran rasashi a wannan gurbin na rayuwarta da take ganin Babu wani ɗa namiji da zata iya rayuwa da shi bayan shi , Koda Haleems tazo tare da yan sanda biyu tazo waɗanda suka zo tabbatar da zargin da ake akan yarinyar mai suna Thelma,neman magana da Nadiya sukayi amma basu samu ba domin kuwa hankalinta baki ɗaya yana ga Ahmed ɗinta wanda har yanzu Babu wanda ya fito domin sanar masu da halin da yake ciki,tana wannan tsaiwar jiran tsammanin iyayensa suka zo a ruɗe wanda abun ya faru akan idanun wani da yasan mahaifinsa, Cike da balai mahaifinsa yayi kanta yana mai faɗin"there is the evil and bad luck that is trying To ruin my child," Ganin yayi kanta da fitina ya saka matar sa saurin riƙesa tana mai fadin"My husband calm down," Cike da balai yace "don't tell me To calm down, shes the root of all This." Ita dai Nadiya babu abunda ta iya faɗi illa addua da take faman yi a zuciyarta na nema masa sassauci. Likitan da ya shiga masa aikin ne ya fito ,da sauri Nadiya ta nufi garesa tana mai faɗin"Doctor how is he?" Kafun likitan ya bata amsa Mahaifin Evans ya tako gurin ya jannyeta yana mai cewa Doctor ɗin"Doctor how is My son,im his father,talk To me". Kallansa likitan yayi kana ya kalli Nadiya yace"sai dai a godewa matarsa cos da bata kawosa da wuri ba da yanzu wani labari ake inda aka godewa Allah bai rasa jini da yawa ba," Wani tsaki mahaifin Evans yayi yace "kalli nan likita ita ta jawo komai sannan gyara daya da zan maka shine ita ɗin ba matarsa bace" Mahaifiyrsa ce ta taka a karo 'na farko ganin Nadiya zata matsa gurin likitan,Kaɗa mata kai tayi tana mai Riƙe mata hannu,cikin wani hawaye da ta kasa tsayarwa dashi tace "Mom zan ganshi koda sau ɗaya ne amma kar kice 'na tafi kamar Dad sannan wallahi ban san 'ya abun nan 'ya faru ba,Eh tabbas 'ya shiga mun ne nice 'ya kamata ace ina kwance a asibititin nan bashi ba,amma da gaske nake ban masan yana gurin da nake ba,da ace na sani bazan taba bari yayi wasa da rayuwarsa ba akaina, "Tsaki Dad dinsa yayi yace "maganar banza,a'i rayuwarsa 'ya daɗe da yin wasa da ita akanki tunda 'ya daina yarda da yesu". Mr Hans 'ya isa mana,saboda Allah Ina tunanin kana jin likita yace Ba domin ita ba da yanzu wata maganar ake,And da kake maganar ba matarsa bace ina tunanin mun gama maganar nan? Ita Evans yazaba And nima bana ƙorafi so ya isa hakan ,kallanta ta mayar kan likitan tace "Doctor zamu iya ganinsa?" Murmushi yayi yace "zaku iya saboda An mayar dashi ɗakin hutu amma 'fa sai dai idan kunyarda bazaku damesa ba wanda ni banga Alamun hakan ba," Assuring ɗinsa sukayi kana ya barsu suka shiga amma banda Nadiya wadda kejin kamar tayi ta kurma ihu, Dafata Haleems tayi tace "ranki ya daɗe ki ƙwantar da hankalinki,insha Allahu zai samu sauki ,baki Naomi tasa tana mai faɗin Insha Allah ki bar kuka haka," Goge hawayenta tayi tana mai sake faɗin,"sau ɗaya 'fa nake san ganinsa,." Suna wannan tsayuwar Mom ɗinsa ta Fito Takowa tayi ta kama hannunta ta zaunar kana ta goge ɗan guntun hawayen dake idanuntaa tace"kije Nadiya idan ya tashi da kaina zan kiraki a waya kizo, Wani kukan ne ya sake kwace mata tana mai faɗin "Mom idan ban gansa ba bazan iya samun nutsuwa ba" Kaɗa mata kai tayi tace"'na sani amma na faɗa miki Babu abunda zai sakaki damuwa domin yanzu ma haka bacci yake ,fushin Babansa yana da yawa sannan a wannan gejin bazai taba barinki kiga Evans ba ,amma na miki alkwari 'yana tashi zan kiraki," da kyar ta samu ta lallabata ta tafi amma badan taso ba , Danne zuciyarta tayi ta saita kanta ta nufi Police station ɗin da Thelma take bisa Alƙwarin da tama yan sanda aka zata zo, Tana zuwa Officer ɗin da case ɗin ke hannunsa ta sama wanda ya ke faɗa mata ta riga tayi confessing sannan ta tabbatar da cewa stab ɗin was for you not Him. Ɗan shiru Nadiya tayi da mamaki kana tace "And Officer i don't even know her Beside i just came to Ghana for business'." Alfarma ta nema 'na ganinta wanda suka bata Dan kuwa tana buƙatar zantawa da Thelma, Cikin cell ta sameta tana faman rarraba idanu ,tana ganin Nadiya kuwa ta taso da deadly look tana mai faɗin"ban kashe ki ba yanzu amma ki sani wani lokacin zan tabbatar ban missing target ba,kiyi Addua kar na fita 'yau ko gobe" Da mutuƙar Mamaki Nadiya take kallanta musamman yarda take gano tsantsar tsanarta a fuskrta wanda ya tabbatar mata zata iya kasheta koda kuwa za'a kasheta ne ita,ajiyar zuciya tayi tace "well dole 'na sanar dake labari mara dadi wanda shine dole zakije prison,sannan magana ta ƙarshe kuwa nasan kinyi abunnan saboda Mad crush akan Ahmed wanda nake mai sake tabbatar miki da cewa zuciyar sa a yanzu tana dukane saboda ni." Cike da huci Thelma tace "kar ki sake kirasa Ahmed saboda sunansa Evans,sannan ki sani tsafin da kikayi akansa ya koma wancan Addinin da kike taƙama dashi lastly zai kunce kuma bazakiji daɗi ba muddin yabar wannan baƙin tsafin,zai kuma iya iyuwa ya baki zuciyarsa amma ki sani a wuta zaki dawwama saboda ke Kaɗai kika san mai kika masa hakan ya faru,sannan kiyi Addua ban fito ba saboda saina kashe ki "ƙaramar Dariya Nadiya tayi kana ta juya ba tare da tace mata komai ba saboda ta lura kulata ɗin bata lokacinta ne,Dan haka tace ma Officer din,indai ta masu confessing basu buƙatar dogon zaman kotu Dan ta tabbatar prison zataje, Assuring mata yayi zai processing gobe ya tura su court,haka nan ta koma hotel ɗin da suka kama jikinta baki ɗaya a sanyaye ,wayarta kuwa bata bari tayi nesa da ita ba koda wasa tana jiran kiran mom ɗin Ahmed. CHUCHUJAY ✍️ [3/13, 10:57 PM] Chuchujay✍️: https://chat.whatsapp.com/DgTUlodRcp2AHM4rmfKTqK AHALINA (Siblings of different fathers) Book two 'in Aure uku series. EPISODE 5⃣7⃣◼5⃣8⃣ Tun da Nadiya tayi sallar asuba bata koma ba,zumuɗinta kawai taji kiran mom ɗin Ahmed wanda har baƙwai na safiya bata kirata ba wanda tana da yaƙinin cewa 'ya tashi koda kuwa sau ɗaya ne,ganin shirun da kuma fargaba yana neman karta 'ya sakata tashi ta shirya wuraren takwas na safe ta nufi asibitin ita Kaɗai cos ta riga da tasa Haleems da Naomi booking ɗin jirgi su fara gaba domin ita kam a yanzu bata ga ta tafiya ba sai taga ƙwal uwar daka domin kuwa ko me za'ayi sai tagan shi, Kai tsaye ɗakin da aka kwantar dashi ta nufa kamar wata munafuka tana Addu'ar Allah yasa babu kowa a ciki,kwance ta tarar dashi a kan cikinsa idanunsa a lumshe,tunanin yana baccine ya sakata takawa a hankali ta zauna kan kujerar dake facing ɗinsa,idanunsa dake lumshee ta zuba ma ido kana ta sauke idanun tana mai faɗin"Alhamdulillah ko yanzu Dad yazo ya koreni ai ƙwalliya ta biya kudin sabuli tunda har na samu na saka ka a idanuna," A hankali ta kamo hannusa tana mai kallan bandage ɗin dake bayan sa,lokaci guda idanunta suka ciko da ƙwalla,cikin karyayyiyar murya tace"Why?"Mene ya saka ka zabi daka ji ma kanka ciwo akan ni naji,wanene ya faɗa maka idan kai kana kwance a maimakona zanji daɗi ,i Just hope nice abun nan ya sama ba kai ba saboda baka chanchanci haka ba ko kusa ko misali. Goge hawayen dake faman mata reto a kumatu tayi tace"ka warke da wuri cos dolene zanyi scolding ɗinka na ƙarba mun stab da kayi bada izinina ba" Batayi Aune ba sai ji tayi ya shafa hannunta da ta riƙe nasa dashi yace"Why don't you scold me Now My love". Kallan idanunsa tayi da sauri ,har a lokacin a kulle suke,dukan wasa ta kaimasa tana mai faɗin"so idanunka biyu you silly lover" Ɗan sautin ƙara yasa wanda ya ruɗata nan take ta duka tana mai faɗin im sorry, Dariya yasa sosai har Adam Apples ɗinsa 'na motsawa gwanin shawa'a,hannunsa ya miƙa mata yace"help me up,"Babu musu ta taimaka masa ya zauna tana mai kaffa kaffa da ciwansa gudun kar ya fama. Hannunsa ya ɗora kan gefen gadon yayi mata alama da tazo ta zauna, Zama ɗin tayi tana mai goge guntuwar kwallar dake gefen idanunta ,alama yayi kamar zai kama hannunta sai kuma ya fasa,kular da tayi da gesture ɗinsa ne ya sakata murmusawa tana mai kama hannunsa tace "ka riga ka taba and 'na tababata a yanzu baka da lafiyan bad thoughts,yar karamar dariya yayi kana yace "Ina mutuwar sanki Nadiya,A yarda nake jinki a zuciya zan iya karba miki stabs ko mai adadin yawansu ,zan iya mutuwa domin ki sannan da ace za'a dawo mun da rayuwata a sake maimaitawa zan sake mutuwa a dominki,'na sani im a public figure wanda nake da mad crushes waɗanda nasan they will kill for me musamman ma a yanzu da mutane da dama ke ganin kin jani astray saboda 'na zabi addinin musulunci ,amma mene ? Abun da nake san ki sani wanda shine ,"zan kula dake a ko wanne hali,zan baki tsaro a duk inda kike muddin Babu tsaro a wannan gurin,zan soki da dukkan rayuwata ,a wannan abun daya faru na sake samun gamsuwa da kaina 'na cewa tabbas ina buƙatar ki kusa dani,Ina san ki zamo mallakina matata,zan baki duk wani kulawa da ya kamata ace Namiji ya bawa matarsa ,sannan na gama yanke shawarar binki ƙasarki inda nasan nan hankaliki zaifi kwanciya,idan kuma ba Nigeria ba ki zabi ko wacce ƙasa kike so zan biki mu gina rayuwa mai tsafta a tare domin duk inda kike nan ne ƙasata" Saurin goge hawayenta tayi kana tace"shi yasa ai ka ƙwana biyu baka kirani ba," Murmshi yayi mai kyau yace "aiki yasa ban kiraki ba shima kuma Babu yarda zanyi ne ,Ina samun lokaci kuma da sauri na bibiyi schedule ɗinki na dawo Ghana gareki na ƙarba miki rauni ya sarauniyata" Tsintar kanta tayi da yin ƙasa da kanta cike da kunya saboda maganar da tayi domin kuwa tama rasa abun faɗa ne duba da yarda kalaman sa suka sace mata zuciya, Hannun sa yasa ya ɗago habarta yace "ai kuwa ki cire kunyar nan ki kalleni,cos bana san kunya tsakani na dake,Babu kunya sai soyayya," Ɗankwace fuskarta tayi tace "da gaske kake zaka bini duk kasar da nake so,?idan kuma su Dad basu amince ba fa?, Ni ban so ne yau a wayi gari na zama silar rabaka da iyayenka ,nice mace kuma nice nake da Alhakin binka duk wata ƙasa da kace nan kake so ,idan kana nan ni gidana a nan gurin yake" Yasan Babu wata kyauta da zai bata da ya wuce aje ta a ƙasarta dan shi kan sa yana buƙatar chanji na gurin zama,cikin ƙwantar mata da hankali yace"Nine zan zauna dake ba iyaye na ba ,sannan Aurena dake ba shine yake nufin na butulcewa maganarsu ba ko kuma na juya masu baya dole da amincewarsu a ciki domin ni ke nake so kuma ke na zaba dan haka suma ke zasu zaba,sannan nima Ina buƙatar chanza guri wanda ke nake so ki zaba. Faɗaɗa murmushin ta tayi tace"Nigeria" Tafa hannayensa guda biyu yan mai darawa ganin yarda ya sakata nishaɗi kana yace "deal and done yanzu abu guda ɗaya ya rage wanda shine Aurenki dan Allah muyi Aure." Kafun tayi magana aka turo ƙofar,turus Mom ɗinsa tayi bayanta ƙanwarsa Mercy sai Dad dinsa wanda ya shigo yan mai faɗin Oge" Saurin tashi Nadiya tayi tana mai zazzare idanunta kamar An Kaɗa jaba a buta,kame kame ta fara kana tace "Good morning" Takowa Mom ɗinsa tayi tana mai sakin fuskarta tace "yarinyata Good morning,kafun na kiraki kunzo ashe,wannan soyayyar taku sai Allah" Ƙasa tayi da kanta cos She's appeared To be desperate wanda bazata ƙaryata ba She's desperate ɗin ,dafa kafadarta Mercy tayi tace "A fili ma kinfi kyau akan hoto,gaskiya yayana ya iya zabe," Murmushi kawai Nadiya take bangare guda kuma tana satar kallan Dad ɗin Ahmed wanda ya zauna kusa dashi yana mai tambayarsa 'ya jikinsa, Ɗaukar jakarta ta tayi tana mai faɗin"bari na wuce mom" Kamo hannunta tayi tace"im sure baki karya ba dan haka ki zauna kuyi beakfast ke da Evans," Rasa ƙaryar da zata gilla tayi dan haka cikin saurin Ɗaukar yanayin tace"ai Ina azumi ne" Sanin nauyi ne ya saka bazata zauna ɗinba yasa Mom cewa ,"its Okay ki dawo da rana ki kula dashi cos nida Dad din sa zamu fita and Mercy Nada rehearsal na rawa,and make sure kin masa abinci mai daɗi ya koshi,Ina san naga idan kunyi Aure zaki kula dashi . Cike da zumuɗi ta mata godiya inda gogan yake ta kallanta kamar zai cinyeta da ido,ta masu sallama tana ƙokarin fita muryar Dad ta katseta inda yake faɗin"ki kira mutanenki zamu zo muyi maganar Aurenku, Kamar a mafarki haka taji zancen nasa,cike da murnar da ta kasa boyewa ta fara masa godiya domin ta fahimci ya amince da ita ,sannan a wannan gejin tasan Allah ne kawai zai hanata da Ahmed mallakar juna a matsayin mata da miji. *********** A bangaren Hafsa da Abdallah kuwa soyayyace suka tsakanin junansu mai tsafta da aminci,tunda ta koma gidan Aunty shatuh shima ya ɗaura ɗamara domin bama ya kunya ko tsoran wani yasa suna san juna tunda ba haramci suke Aikatawa ba domin kuwa ya gama gamsar da kansa akan muddin idan ba Ba wata kadaraba Allah ya tsara masu daba To shifa yayi mata. Kamar kullum a yarda yake zuwa gidan Aunty shatuh yauma haka yazo,taba hira yayi da Antin nasa amma bai ga Hafsa ba,kasa jurewa yayi yace "Aunty wai nikam ina hafsa ta shiga cikin daren nan?" Murmushi tayi tace"Nazata ai bazaka tambaya ba ,To taje gidan Innarta zata kwana biyu,"Dan turus yayi sannan yace"amma jiya ma munyi waya da safe amma bata faɗaa mun ba," Yar dariya Aunty shatuh tasa tace"Abdallah na kenan,To ai yanzu bata ƙarkashinka tukunna ," Sinarr da kai yayi yace"Aunty ba wai haka nake nufi ba fa,"Dariya tasa tace "nasani ai nima,yanzu dai ba sai ka tsaya tambayata mai ya faru ba ga nan address ɗinta zan baka sai kaje. Murmushi yayi yace "nasan gidan ai ,kin tuna na taba kaita,tsokanarsa ta fara ,Babu bata lokaci ya tashi 'ya gudu" Koda yaje gidan ya jima yana kiran layinta bai sameta ba,yana wannan ƙokarin ya hango muhammadu ya aikasa 'ya kira masa ita, Koda muhammadu 'ya sanar mata charaf inna tace kaje kace 'ya shigo tunda bazata fito fili ta faɗamun ba ko ta haɗani dashi, Kafun tace wani abu muhammadu 'ya koma yi masa iso,da gudu ta faɗa ɗakinta domin kimtsawa,bayan lokaci kalilan kuwa sai ga Abdallah nan bisa jagorancin Muhammadu, Cike da maraba inna tayi masa iso zuwa matsakaicin falonta ,da fara'arta ta amshesa tana mai yi masa maraba maraba kana ta ƙara da cewa "Hafsatu ba zai fito haka nan ba sai kin bata masa lokaci" Murmushi shi dai kawai yake kan 'ya samu gurin a kan carpet ɗin da aka shimfiɗa masa 'ya zauna dan Falon Babu kujeru, Cikin mutunci da girmamawa ya gaida Inna wadda ta amasashi cikin nata karamcin tana mai kiran muhammadu da yazo 'ya siyo masa ruwa mai sanyi" Bayan fitar Inna ta fito cikin nutsuwa bakinta ɗauke da sallama,kallanta yayi cike da kauna,zama tayi chan gefe dashi tana mai faɗin "barka da zuwa,Ina wuni," Shiru yayi bai amasata ba har saida ta kuma gaidashi cike da kunyar kallan da yake mata,shafa sajensa yayi yace"Amma dai kinsan ko nan da nan idan ki kayi ina shiga damuwa ko?" Dan sunnar da kai tayi cikin rashin san haɗa ido dashi tace"gidan Inna ne kawai nazo fa and lastly ba gashi nan kazo ba,cos duk nan da nan ɗin da zanyi na tabbata bazai wuce saninka ba," Murmushi yayi mai kyau kan 'yace"kinyi magana domin kuwa duk inda kikaje ina nan tare dake cos zuciyata 'na faɗa mun, Ruwa Muhammad 'ya basa 'ya fita,ɗaukan ruwa yayi tare da yin bismillah ,ajewa yayi ya kalleta yace"Hafsa inasan 'na tura magabatana gurin magabantanki domin ina san na mallakeki matsayin matata,kila zakice ina rushing amma ni a tunanina idan kin amince dani kin gamsu da nutsuwata da kuma kwaɗaitar kasancewa dani Babu Abunda ya rage wanda ya wuce mu kasance ma'aurata mu cika sunnah ta ma'aiki salllahu Allaihi wasallam,beside ma'aurata da yawa sai bayan Aurene suke nutsuwa su ƙara sanin Abokin rayuwarsu ta fanni daban daban saboda Auratayyaar da ta haɗasu wadda muke fatan ɗaya ya binne ɗaya,so please hayatee ki bani wannan damar da zan kasance mai kare maki duk wani hakinki 'na rayuwa , Kallansa tayi a karo 'na farko idanunta cikin nasa tace "Ina sanka sosai ,amma bazan iya boye maka ba,ni marainicaye ta fanin Uwa sannan ukubar kishiya uwa ya dawo dani gurin innata,mu talakawa ne sai dai mun godewa Allah,ina jin tsoran ta yarda zzan farawa mahaifina maganarka domin kuwa ta ko ina ni ba tsararka bace,amma tabbas nima Ina kwaɗaayin zama matarka," Ya jima yana nazarin ta kafun yace "shikenan damuwarki?" Daga masa kai tayi,murmushi yayi kana yace"dani dake Babu wanda yafi kowa ta hanyar halitta,dukkanmu da abu ɗaya aka yimu sannan ta hanya ɗaya mukazo duniya kuma ta ita zamu koma dan haka zanyi fushi sosai idan kika kuma jona status a dangantaka ta dake" Kafun 'ya ɗora da wani Abu Inna dake make bakin kofa tana sauraransu ta ziro kai cikin falan tana mai faɗin"ka bar 'yar kaniya Abdullahi ni nabaka izini ka turo magabatanka yau ɗin nan zan kira mahaifinta muyi magana". Dan turo baki Hafsa tayi tace kai Inna wai dama kina 'nan kina jin mu, "Eh mana dole 'na zauna dan tabbatar da hannun wa kika faɗa" Shi dai Abdallah Babu abunda yake sai godia inda daga bisani yayi masu sallama bayan ihsanin daya sha tataburza da Inna kafun ta karba,daɗi kamar yayi mene dan 'ya ƙosa yaje 'ya kaima iyayensa labarin nan mai daɗin saurare. Bayan fitarsa haka Inna taketa zolayarta da haka har ta sake Akan hanata zuwa garinsu da mahaifinta yayi akan shi zaizo cos har yanzu gidan babu daɗi tunda ta tafi. IFTAAR MUBARAK HABIBATIES AHALINA yazo gangar . CHUCHUJAY ✍️ [3/19, 11:53 AM] Chuchujay✍️: AHALINA (Siblings of different fathers ) Book two 'in Aure uku series By CHUCHUJAY EPISODE 5⃣9⃣◽6⃣0⃣ Bayan jaddada bincike mai yawa iyayen 'na bagare huɗu suka zauna suka tattauna Aka tsayar da magana ta Aure tsakanin Ahmed da Nadiya,Abdallah da Hafsa, Tsaye Nameer yake bakin mirror ɗin dakinsa yana mai sake duba kansa , A hankali Jamaimah ta shigo ɗakin hannunta boye a bayanta, Jingina tayi da bakin kofa tace"honey wannan kyau ɗin da kayi gaskiya ban yarda ba cos ko ranar Aure na dakai ƙananun kayane jikin ka,im hating the method amma bana dana sanin Result ɗin," Murmushi yayi 'ya ɗauko hular tangaran ɗin dake kan mudubi 'ya tako gareta,hannu 'ya miƙa mata ,Babu musu ta kama ,juyata yayi ,dariya tasa kana yace "Kar ki damu abar kaunata kar ki damu kullum zanna miki shiga irin wadda kikeso , yanzu dai ki ƙarasa shiryani naje Na karba ma ƙannaki Aure domin idan na cigaba da tsayuwa a cikin gidannan cikin ɗakin nan tare dake To komai nawa zai iya tsayawa na cire wannan farar shaddar nayi making love gareki ta ko wanne fanni,kashe idansa guda ɗaya yayi yace"kinsan dai yarda nake a gado dan ni ɗin baban Dan kwallo ne Dan a yanzu haka na tabbata Na jefa kwallo a raga. " Taune lips ɗinta Na ƙasa tayi kan ta karbi hular hannunsa ta ɗora akansa kana ta fesa masa turaren da ta shigo dashi kafun ta kama sajensa tace"ni kuma kasan bana wasa wajen chabe kwallo ,domin a yanzu haka yazo ina da yaƙinin ƙwallanka tayi saiti". Rufe bakinsa yayi cike da murna yace"you're pregnant?dont tell me this " Faɗaɗa farin cikinta tayi tace"im telling you This habiby im one month pregnant " Cike da mirna ya ɗagata sama yana mai fadin"ALHAMDULILLAH 'ya rabbi,kissing fuskarta 'ya fara ta ko ina 'yana mai saka mata albarka," Dan janye jikinta tayi tana mai sake gyara masa jikinsa tana cewa"ni dai yanzu kazo ka tafi ɗaurin Auren nan murnar kuma ka bari sai ka dawo kayi iya yinka ,da kyar 'ya hakura ya fita dan da ace ba ɗaurin Auren Abdallah da Nadiya akeyi ba da Babu abunda zai saka 'ya fita yabarta," Ɗaurin Auren Nadiya Bilal da Adam Hans aka fara da karfe takwas Na safe kana aka ɗaura 'na Abdallah Hafiz da amaryarsa Hafsat Balarabe wanda aka ɗaura gidan mahaifinta, Tun a yanayin mutanen da suka zo amsar Auren Hafsa Mama laure ta sare,kai ba ma ita ba, Babu wanda a garin baiyyin yamaɗiɗi da maganar ba mussamman da yakasance Mahaifin Hafsa 'ya nemi da Hafsa ta cigaba da zamanta gidan Innarta shi da kansa zaizo ayi duk wani Abu da za'ayi dan da fari ma a Adamawa yaso a ɗaura Auren Amma Daddy Bulamaa yace kar ya damu Zuwa Adamawa bazai taba zuma musu abu mai wahala ba after All hakkinta ne aje har gidan mahaifinta a amsa Auren ta, Bayan ɗaurin Aure wanda ya tara jama'ar yankin garin da sukazo shaida wannan ɗaurin Aure ,Malam Balarabe mahaifin Hafsa 'ya shiga gida gurin yan uwansa da suka hallarci bikin da ba amarya domin sake gaisawa dasu,wata Innar Mama laure ce da tazo daga cikin garin katsina ta saka akayi mata magana dashi, Cike da girmamawa yazo ya duka yace "inna usai gani," Ciike da kunmfar baki tace "ai Balarabe ba sai kayi mun mur mur da ido na munafukai ba naji komai,idan ba lalacewa ba ta yaya za'ace Hafsatu na Aure babu ita garin da ubanta yake,bana tunanin ko binciken kirki kayi akan ɗan nan saboda ƙwalama da ka saka a gaba tunda ance Malamine ɗiya masu kuɗi,To bari kaji ko gwamna Hafsatu Ta Aura Laure ce domin kuwa da bata raineta ba lokacin da uwarta ta mutu ta barta da ba'a Kai nan ba dan kilan ma da tabi uwarta,To ina san kasan Abu ɗaya da bazar Laure Hafsatu ke taka rawa. " Da mamaki Malam balarabe 'ya kalli Inna kana yace "amma hala inna kin manta da dukkan ukubar da Laure tayiwa hafsa hala,duk wani cin kashi da azabtar da ita da tayi duk baki gani ba kin manta,To bari kiji na faɗa miki wani abu,duk abunda hafsa ta zama a rayuwa ƙaddarar tace ba tsarin Laure ba domin kuwa da ace Ta Laure ce da yarda taso da tuni Hafsa ta zama ƙaramar bazawara domin kowa yasan wanda tayi niyar Aurawa matsiyacine wanda baisan darajar mutum ba,zaman Ta a chan Adamawa kuwa Nine na saka domin Babu wanda yake da iko mun da ɗiya,idan kuma kuna san ganinta ne sai ku bari idan sunzo bankwana ita da mijinta sai kuyi domin da Allah ya tashi ɗagata bayan wata biyu a Nigeria zasu wuce ƙasa mai tsarki danyin rayuwarsu,idan kuma da mai saƙon da zai faɗa mata cikinku to 'ya bayar danni uban ɗiya zani Adamawa. Tashi yayi dan barin gurin muryar Laure ta katse sa ta hanyar faɗin"kazata bamu san ubansa Dan fashi Bane,uwarsa kuma mai biye biye ce Dan da ta fara irga Aure sai da tayi goma,idan da ƙwadayi ai da wahala." Murmushi Yayi yace"nine da godiya Laure sannan waɗannan da kike lissafi haka akansu su 'na zaba 'na bawa ɗiyata kiyi abunda zakiyi ita yarki da kike san Aurawa Dan mai gari gashi ai 'ya mata ciki 'ya gudu ya barta " Bai jira cewarta ba ya bar gurin Dan Tafiya Adamawa,banbami da sumbatu Mama Laure ta ɗingayi tana zagin malam Balarabe wanda ko ta kanta baibi b inda 'yan uwanta suka dinga tayata suna tsinewa Balarabe da yarsa . Jirgi Papa yayi ma Mahaifin Hafsa zuwa Adamawa wanda babu wani bata lokaci ya sauka a Adamawa wanda driver yana nan yana jiransa,inda 'ya nemi su kaisa nan suka ajesa wato gida Inna,koda aka ajesa Yayi mamakin ganin yan uwa na kusa da nesaa da suka masa kara ,tabbas ya yarda Laure ce Babbar mutum wadda ta ja katangar karfe tsakaanisa da yan uwansa ,chan ya haɗu da amaryar ɗiyarsa wadda dukkan wani nauyin gyarata Aunty shatuh ta dauka 'dan sai ana gobe daurin Auren ma ta koma gidan Innarta,karamci iya karamci Aunty shatuh ta nuna masu domin komai na hafsa ita ta daukesa , Dukkan wani kuɗi da ta samu tsakanin Innarta da mahaifinta ta raba su wanda da kyar suka karba, musamman ma inna da aka dauke mata karatun Muhammadu har ya gama, Da rana dangin Abdallah sukazo 'dan tafiya da ita family house ɗinsu wanda nan zata fara zama kafun su wuce ita da mijinta,nasiha sosai mahaifinta yayi mata mai ratsa jiki,kuka sosai take yi haka zalika shima mahaifin nata wanda ya kasa riƙe hawayen da ke neman kwace masa,tabbas Aure yana kai mace ko ina amma baiyyi tunanin zai ɗauke hafsa da ƙasarta ta haihuwa ba. *** Ya maganar gidansu Amaryaa Nadiya kumafa? Tun a wajen gidan Dr Imam da Dr Umaimah zaka san ana bikin kuɗi a gida ,shige da fice shine abu n'a farko da zai faɗa maka Hakan ,yan uwa na kusa da nesa duk sunzo ciki kuwa harda su Fawza,Fawzan,Fawha wadanda suka baro karatunsu domin zuwa taya yan uwansu murna domin abun murna ne a yi masu yasan mutum biyu a gida , Bikine akayi gangariya n'a gani na faɗa wanda ya yaɗa kasa da ketarenta baki ɗaya,mahaifin Nadiya yazo amma cikin bakin daurin Aure wanda babu wanda ya nuna masa wani abu face karamci wanda babu daɗewa ya bar gurin domin zaren ba kalar yadin Bane domin kuwa yasani ya rasa Nadiya da mahmud har abada, Gagarumun liyafar da aka haɗa wa amaren da angwayen an haɗa tane cikin gidan Dr Imam wanda aka haɗe da baby shower Na Jamaimah wadda bata samu wani liyafa ba na Aure 'dan haka itama aka tsantsarata cikin shiya irin ta amaren hakazalika Nameer wanda shima ya haɗe cikin shiga irinta Angwayen ,bada labari na yarda wannan taron Ya haɗu bata lokacin domin kuwa iya haduwa Ya hadu,abune akefa na sanannu a ƙasa ,media babu abunda take sai ihunsu dan kuwa abu ya ƙayattar musamman ta hanyar da baƙi suke samun ƙyaut ta ban mamaki wadda basu tsammanin samu 'dan kuwa kowa a AHALIN Ya saki bakin Aljihu . Bayan taro Ya watse Nadiya suka fara tafiya da mijinta da Aunty shatuh da Affan ƙanin Dr Imam domin kaita gidan mijinta dake cikin garin Kaduna wanda ita dashi suka zabi gari for a Good change,cikin unguwar marafa,a yayinda Aka kai Hafsa sashe mijinta dake cikin Gidan iyayensa wanda aka gyara sosai duk da kuwa ba zama ne na daɗewa ba Haka zalika ango da amaryarsa mai cikin wata ɗaya suka nufi gidansu domin sake rubuta soyayyarsu dake shirin zama tsakanin mutum uku. Bari na kama hannayenku domin kaima sabbabin Auren nan ziyara. Mu haɗu a page na gaba 'dan jin Ya zata kaya sannan ina farin cikin sanar daku sauranmu bai wuce kaɗan ba. Kusha ruwa Lafiya. Nice taku a kullum. CHUCHUJAY ✍️ ummumahnoor... AHALINA (Siblings of different father's) Book two in Aure uku series By CHUCHUJAY Episode 6⃣1⃣◼6⃣2⃣ KADUNA NIGERIA. Kebancewa tsakanin amarya da ango yanayine da ko wanne ma'uraci ke san kasancewa ,haka wannan rana da Dare keda matuƙar muhimmanci gurin Nadiya da Ahmed, Bayan kasancewarsu su Kaɗai wani irin yanayi Nadiya ta tsinci kanta wanda bazata iya fasaltashi da menene ba amma tafi dangantashi da Alhini irin Na ko wacce amarya, Zaune take kan katafaren gadonta jikinta sanye da less wanda yaci mayan ɗinki,dashi tazo jikinta wanda duk ya dameta amma tana tunanin wanka ta zama amarya mai zaƙewa domin kuwa ko angon bai shigo ba, Tana wannan zaman ya shigo bakinsa dauke da sallama,saurin aje ledar hannunsa yayi yana mai faɗin"My Queen wannan lullubi bai maki zafi ba," Tsintar kanta tayi da duƙawa bisa jin kunyarsa a karo Na farko,fahimtar hakan ya sakashi murmusawa ya ƙarasa Inda take ya zauna ,hannunta ya kama kana ya saka hannu a hankali ya janye lullubin dake kanta wanda ya haɗa tare da ɗwankwalinta, madaidaicin gashinta wanda ya sha kitsone ya bayyana,hannunsa ya saka Ya ɗago fuskarta yana mai faɗin"tsarki ya tabbata ba ubangijin da ya yiki ya yini sannan ya malaka mun ke a matsayin matata,kissing hannunta yayi yace "bazan iya rayuwa babu ke ba Nadiya ke Alheri nace , Na maki Alƙwari idan Allah ya yarda bazan taba guje miki ba da lafiya ko akasin Haka,duk da ɗan Adam ajizine amma ina so kafun nayi maki laifi a nan gaba na nemi yafiyar yin haka,sannan na maki Alkwarin sanki a koda yaushe domin kuwa ina sanki ,zan yi duk iyakacin ƙokarina wajen ganin na zama namiji masanin addininsa domin anfanar da ke matata da kuma zuriar da zamu tara,ina so a daren yau ki bai hadin kai mu zama abu guda ɗaya akan tafarkin gaskiya, Matsowa yayi daf da ita yana mai fadin"I've been dreaming To touch you,duk wani corner 'na jikinki ina san nayi marking ɗinsa ta hanyar baki hickeys wanda zai bada shaidar ke tawace,i want To make love To you a manner ɗin da ni dake bazamu taba mantawa dashi ba,give me that chance". Wani irin soyayyarsa taji tana faman fusgarta,licking lips ɗinta tayi tace"ni matarkace ba sai ka tambaya ba Just have your ways" Murmushi yayi yana mai saka hannu a waist ɗinta yace "na sani ina san ya zamana bani kaɗai na ji daɗin ba ,so nake duk da nasan This is going to be your first sex ya zamana kina mai faɗin"Baby more and trust Me ina da inch mai girma and im also a virgin" Saurin saka hannu tayi a fuskarta saboda tsabar kunyar maganar da yayi,sau da dama akan mata kallan yar duniya saboda shes ambitious amma hakan bashine yake nufin itama ba little princess ɗin da mijinta zai ririta bace ayayin ita kuma take narke masa tana bukatar Ya shagwabata. Kai tsaye yayi bathroom da ita wanda ta nema privacy Ya bata cos yasan she needs time,bayan fitowanta shima ya faɗa wanda tayi sauri waje kimtsa kanta cikin kayan bacci riga da wando silk farare,sake bawa jikinta ƙamshi tayi kana ta koma kan gadon ta zauna tana jiransa ,jim kaɗan kuwa sai gashi nan Ya fito da farin towel wanda yake deadly about To fall daga ƙugunsa,kallan shi ta fara daga kan faɗaɗan kirjinsa wanda gashi madaidaici Ya ƙwantawa luf zuwa ga lafaffen cikinsa wanda ke ɗauke da packs,ta sani ko a riga ka kallesa Ya ginu amma bata taba tunanin a zahiri idan Babu riga jikinsa ba haka yake,he looks yummy. Gyaran murya yayi yana mai shafa wani serum a hannunsa ,saurin ɗauke idanunta tayi cike da kunya,ɗan tabe bakinsa yayi Ya murmusa yace"Gulma ,nasan kina san abunda kika gani ,Ya burgeki for real,well kar ki damu a daren yau zan mallaka miki kaina,sake kudundunewa tayi cikin bargo tana mai ƙaramun murmushi tare da jin kunyar kamata da yayi tana masa irin wannan kalan. Bayan Ya gama shirinsa Ya ɗauko jallabiya Ash cikin kayansa Ya saka kana ta nufi gareta Ya janye Blanket din yace"yafi ki tashi muyi sallah mu godewa Mahaliccinmu then sai Na baki abinci kema ki bani". A yarda ya gabatar da abunda addini Ya kunsarwa Ma'aurata Ya birgeta domin bata taba tunanin Ya samu ilimi haka ba,bayan idarwarsu Ya ciyar da ita duk da nuƙunuƙu ɗin da take masa kana shima yaci ,kafun tayi Aune ya suretta Ya kai gadon su,a hankali ya Fara undressing ɗinta inda within a moment naked jikinta ya bayyanar masa,neckborn ɗinta yayi licking da tip din harshensa inda lokaci ɗaya ta bada wani irin sound,hannunsa yasa Ya kashe dim light ɗin dake ɗakin a yayin da Ya saka bakinsa dai dai kunnenta yace cikin raɗa"i never had sex When i was a christian,be my first baby,kafun tace wani abu yayi capturing lips ɗinta inda ya ɗauketa zuwa duniyar da shine mutum na farko da ya fara kaita kuma tana fata ya zama mutum na karshe. ADAMAWA STATE NIGERIA. Bangaren Ango Abdallah da amaryarsa kuwa a ranar da aka kaita bai samu shiga sashensa ba duk kuwa zumuɗin da yake kan hafsa saboda yan uwanta da sukazo ya basu damar zama tare da ita tunda masu nisa ne wasu ma baya tunanin zasu ƙara dawowa daga wannan zuwan ,washe gari kuwa bayan kowa ya watse ya ƙira Fawza sashen Nameer inda nan ya kwana,kallo ɗaya tayi masa tace "brother ka gaji da haɗuwa,kallan kansa ya sake yi a mudubi,sanye yake cikin Brown Kaftan na yadi mai kyau da tsada,murmushi yayi yana mai gyara hular kansa yace "kin tabbata ko cos ina san matana idan ta kalleni ya zamana tana tuna irin kyau ɗin da nayi mata," Alamu Fauza tayi da hannu tace "Hamma Abdallah da gaske nake you look Good kasan 'fa gidannan daga ni a kyau sai kai,nima ɗin da Kaɗan 'na fika kyau,." Dariya ya saka yana mai nuna ta da yatsa yace "wannan yarinyar Allah ya shirya mun ke" Ledar da ta shigo da ita ta miƙa masa wadda take ɗauke da kazar amarya da fresh milk,ƙarba yayi yana Faɗaɗa murmushinsa yace"ƙanwa ta zama abokin yaya,kinsan ni bana abokai Bane and bana ganin amfanin kawo wani aboki ya rakani ɗakin matana" Murmushi tayi tace"kaima dai Hamma kasan 'dan Hamma Umar baya nan dama dai shine right hand man ɗinka and da mukayi waya jiya yace 'na wakilcesa wanda gashi nan inayi without complaining,"Dan tabe baki yayi yace"zanje Mecca ɗin 'nan Ai sannan zai amsa query ɗin dalilin soyayya da ƙanwata,kar yaga tun yarinta muka tashi idan Abu ya haɗa da AHALINA bana wasa. " Kunya ce ta kamata tayi saurin Juyawa da gudu Dan bata taba tunanin Abdallah yasan tana soyayya da Abokinsa Umar ba. Dariya yasa ganin abunda tayi kana ya nufi gurin sanyi idaniyarsa,koda ya isa ƙofar Falonsa a buɗe yake dan haka yana shiga 'ya kulle sannan ya rage haske 'ya nufi ɗakinsa,a kashe haske yake dan haka ya kunna mara haske sosai yana mai faɗin"Noor kina in haka?" Kan gado 'ya hangota a kudundune , da sauri 'ya haura yana mai sake kiran sunanta,tana jinsa amma ta kasa amsa masa saboda Azabar dake cinta wanda ita ɗaya tasan mai take ji,ɗagota yayi cikin ruɗewa yace "mene 'ya faru ," Hannunsa still naka mararta,wata irin shagwabe masa tayi tace "ni marane ke ciwo,im having cramp" Cike da kulawa yace "Subhanallah shine baki kirani kin faɗa mun ba kika dawo kika kwanta da ciwo,?"cikin muryar dake ɗauke da sigar irinta Mai ciwo tace "to ni ai wayana 'ya mutu kuma ban iya sawa a charge ba,and dama inayi na saba" Cike da kiɗimewa 'na ganin yarda take jin ciwan ya ƙwantar da ita yana mai faɗin bari na kira mami,da saurinsa 'ya nufi sashenta yazo da ita, Injection Mami ta bata tana mai faɗin "mestral cramp ne amma tunda na bata allurar nan zata samu relief ," Sauke wani gwauran numfashi yayi yana mai faɗin Alhamdulillah,saurin takawa gareta yayi yana mai faɗin sannu Noor, Cike da kunyar kasancewar Mami a gurin ya sakata duƙar da kai,murmushi mami Tayi tace "kai ne dai maganin matsalar cos mostly yana tafiya ne da sexual intercourse ,wanda sadly a yanzu period 'ya bata maka" Wata irin kunya ce ta kamasu baki ɗaya kamar su nutse kar ma ace hafsa ,tasowa Abdallah yayi ganin zata sake magana yace ,Mami pleasse. Murmushi tayi tace"im here a matsayin doctor ɗinku ba maman ku ba ," Ganin yarda hafsa ta shiga awkwrd position ya Sakata basu guri still tana mai sake tsoknarsu,tana fita hafsa ta jawo bargon dake gefenta ta lullube baki ɗaya har kanta, Dariya Abdallah yasa 'ya tako inda take 'ya zauna kusa da ita yana mai fadin "love kinji abunda Mami tace ba,we need to became one idan muna so ciwan nan naki 'ya warke ."Sake dunƙule kanta tayi tace"Ni ni kabari Babe bana so" Dariya yasa yace"ya kikeso na daina magana bayan ina faɗa maki waraka ga cutarki,kinsan ni idan abu akankine babu extent ɗin da bazani ba cos kece ni Nine ke," "Tashi 'yayi ya rage kayan jikinsa ba tare da wani disappointment ba domin dama ya saka aransa koda yazowa Hafsa ta nuna tsoran mu'amala dashi ta hanyar saduwa zai lalabata kamar kwai 'ya tarairayeta cikin so da ƙauna. Kan gadon ya faɗa ya kwanta gefenta bargon yayi lifting 'ya jawota jikinsa,Babu musu wannan karan ta lafe kanta a kirjinsa,cikin wani irin yanayi tace "kayi hakuri Dee ,first night ɗinmu had to come with My period,a hankali ya shafa kanta yace "insha Allahu muna da rayuwa mai tsayi a tare ,nasan kuma yau ba ranar da zan sameki Bane amma ki sani,nazama ke kin zama ni and im ready to wait for you," Wani irin sansa da kaunarsa taji yana ratsa ko wanne sashe na jikinta ,a hankali yace "i love you to the Moon And back" Kissing goshinta yayi yace "i extremely love you too wifey and i cant wait to show you that". Cikinta ne yayi kugi wanda yake nuna bataci abinci ba,chak 'ya ɗauketa domin bata abinci ,batayi masa gardama ba cos She's stabbing like hell dama,sai da ya tabbata taci ta ƙoshi kafun ya sureta kamar yarda ya ɗaukota 'ya mayar kan gado,zaunar da ita yayi Dan cikinta 'ya sauka,'ya juya dan sauka ta kamo hannunsa,juyowa yayi ya saka idanunsa cikin nata kafun yace wani abu ta jawosa tayi capturing lips ɗinsa cikin rashin tsammani,murmushi yayi 'yana mai mata responding cike da passion wanda ke sake tunatar masu adadin san da sukema juna, Da haka yayi cuddling ɗinta har bacci mai daɗin gaske yayi awan gaba dasu wandaa Babu ɗayansu da 'ya taba samun irinsa ba. Iftar MUBARAK CHUCHUJAY ✍️ AHALINA (Siblings of different fathers) Book two in Aure uku series By CHUCHUJAY ✍️ FINALE Baki ɗaya kwanciyar Hankalin da suke nema sun samu domin kuwa kowa a gidansa idan ka kalla suna zaune ne cikin zaman lafiya mai daɗi, Idan kana kallan rayuwarsu bazakace akwai wani abu behind it ba karma ace yarda Haɗin kai na AHALIN yake, idan ba wai an faɗa maka ba bazaka taba cewa wai yaran Umaimah Shida kowa da ubansa ba,AURE UKU da tayi ta yarda babu daɗi amma ta gamsu da cewa duk wani abu da ubangiji 'ya tsara maka shine gaskiya,babu wani abu bayansa sannan baya taba ɗora maka abu wanda yafi ƙarfin kanka,sannan every failure' is a blessing domin kuwa mutanen da suke jiran ganin failure' na Aurenta sunfi masu fatan ya ɗore. Taro ne suka tsantsara na Family bayan Wata guda da Auren Su Nadiya duba da yanayi na kowa zai tafi,Yan uku zasu koma makaranta Abdallah kuma da matarsa Adamawa domin Gaida iyayen Hafsa daga nan kuma zasu wuce mecca domin Aikinsa yayin da Nameer Baba Bulama ya yanke masu ranar zuwa Cameron wanda tafiyace yake san suyi baki ɗaya domin kwantarwa da iyayen Jamaimah hankali akan tana cikin hannu mai kyau,ille kuwa ranar saturday da 'ya zamana weekend suka dugunzum wajen tafiya masarautar. Tun da jirginsu 'ya tashi kirjin Jamaimah ke dukan tara tara wanda Nameer 'ya kula da yanayinta,cike da kulawa 'ya kama hannunta yana mai shafa hannunta a hankali cikin sigar lallashi,ajiyar zuciya tayi tace "babe im scared bansan 'ta inda xan fara da iyayena ba,sake rubbing hannunta yayi yace komai zai daidaita ,insha Allahu babu wata babbar matsala,kar ki manta da Gradnpa Bulama a wannan tafiyar da Abuh da Papa da Mami da ummuh ga nan su Abdallah, su kansu zasu san guduwanki mai amfani ne after all ga ɗan Abbah a ciki , Tsintar kanta tayi da murmusawa tana mai faɗin"stop joking a moment ɗin nan abunda nayi musu ba dai dai bane ba". Kaɗa kai yayi yace"na gamsu ba dai dai bane ba amma Abun daɗine da 'ya zamana kin dakatar dasu daga aikata ba dai dai ba domin kuwa da kin zauna zasuyi miki Aure ne wanda haramun ne saboda kina da Aurena wanda koda babu iyayen mu halsataccene duk da wata mazhabar kance babu aynayin waliyyai bai hallarta ba amma a musulunce munsan ya hallarta tunda an shaida kin karbi sadaki an daura wanda dama Aure shaidu yake buƙata ,dan haka ki kwantar da hankalinki komai zaizo da sauki da ikon Allah." A haka Nameer 'ya ringa assuring Jamaimah har suka isa kasar,already dama kafun isar su Granpa Bulama ya saka an sanar da sarki RAIS maganar zuwansa ta hanyar connection,duk da babu abunda 'ya taba haɗasu amma mahaifin Jamaimah ya saka aka shirya tarbasu tunda shi din sanannan mutum ne wanda zuwansa gurin mutum bazai taba zama sharri ba , Koda suka iso sarkin da kansa 'ya Aika a daukosa a airport',kallan Jamaimah kawai Drivern da aka aika 'ya ɗaukosun yake dan bazai taba manta fuskarta ba duk da kuwa baƙone shi,fuskarta tayi mutuƙar yawo domin mahaifinta lokacin batanta 'ya saka Milliyan biyu a kuɗin Nigeria ga duk wanda 'ya kawota,kasar ta dauki kara akan wannan offer da sarki rais 'ya bada hakazalika matasa sukayi chaa wajen neman Jamaimah , tashin hankali kuwa babu irin wanda harith bai shiga ba domin wannan gangancin shi Jamaimah tayiwa dan haka har a ranar bai daina nemanta ba a duk inda tunaninsa 'ya kai masa zataje,karshe kuwa da yayi yinkurin kashe Sarki Aka ɗauresa. Koda suka isa masarautar babban sashen dake daukar baki akayi dasu,gurin 'ya gaji da haɗuwa da girma ,kafun isowarsu kuwa makil aka cika ɗakin da kayan cima na alfarma domin tarbar su,basu dade da zuwa ba sarkin 'ya bayyana domin girmama bakin nasa,fadawa suka fara shigowa kana Sarki Rais a baya, Koda ya shigo idanunsa basu sauka akan kowa ba sai batacciyar ɗiyarsa,wani irin abune 'ya daki zuciyarsa wanda bazai iya fasalta menene ba domin kuwa yanayin rabon sa dashi tun lokacin da aka sanar masa da sarauniyarsa ta haifi Jamaimah, Take ruwa 'ya kawo a idanunsa,a hankali Jamaimah ta tashi ta nufi garesa tana mai fashewa da kuka,ganin haka yasa fadawan darewa domin basu guri,kan gwiwowinta ta zube tasaka kuka sosai,saurin goge ƙwallar dake kokarin kunyatasa yayi ya duƙa 'ya Kamota 'ya rungumeta,kafun kace mene Mahaifiyarta tazo gurin wadda tun tafiyar Jamaimah bata kuma lafiya ba amma da labarin Zuwan Jamaimah ta risketa Babu shiri ta taso tazo,tana kuwa shigowa bata ma kula da mutanen dake gurin ba tace"yarinyata,jin muryar ta yasa Jamaimah raba jikinta dana mahaifinta ta nufeta tana mai faɗin "Uwata" Wani irin kuka mahaifiyar tata ta saka kana ta rungumeta, Kafun kace mene maganar dawowar Jamaimah ya zagaye gari kamar bonfire. Zama sukayi domin tattaunawa da sakewa iyalan Bulama godiya domin kuwa dawo musu da Jamaimah da sukayi yafi masu masarautarsu da abunda ke cikinta. Cike da nutsuwa Grandpa Bulama 'yayi musu bayanin duk wani abu da 'ya faru kama daga Auresu a china har izuwa zuwanta NIGERIA,hakuri 'ya sake basu da cewa,munyi maku ba dai dai ba damu sanar daku kai tsaye ba lokacin da tazo garemu duk da kuwa tazo da halayya mafi munin da Babu wanda zaiso ɗiyarsa mace ta kassance dashi dan haka muka hukunta su ta hanyar watsar dasu su gyara tunda Auren da sukayi Babu manyansu shine babban Laifi,to Alhamdulillah a yanzu ɗiyarku watace daban domin kuwa an samu chanji sosai a yarda tazo yanzu abu guda 'ya rage wanda shine kuyi hakuri ku karbi Aurenta domin kuwa a tare da ita akwai rabon shi Nameer din,gashi nan bayan wautar da suka aikata bashi da wani aibu sannan ba wai dan yana jikana Bane kuje kuyi bincike idan kukaga halayyarsa ta banza to ni da kaina zan saka 'ya sauwakewa ita Jamaimah ɗin,a yanzu kuwa gata nan yarda kukace haka za'ayi domin hakkin ku ne. A yarda sukayi tunani iyayen Jamaimah zasu dauki abun ba haka Bane domin kuwa sosai suka nuna farin cikinsu da 'ya zamana Jamaimah ta faɗa hannunsu sannan suka Nuna mutuƙar dana sani wajen hanyar da suka ɗauka na nuna mata soyayyar banza da izzar mulki wanda 'ya so kaita ga hallaka. Bayan sadda zumunci wanda 'ya wakana tsakanin AHALIN biyu iyayen, da samun daidaituwa iyaye Nameer suka wuce suka barshi nan da matarsa akan su kwana biyu inyaso idan zasu koma NIGERIA iyayenta su bisu suga inda ɗiyarsu take. Bayan komawarsu gida tafiyar Abdallah da matarsa Hafsa ta kama zuwa saudiyya inda 'ya saka ranar zuwa Katsina domin gaida iyayenta duk da kuwa mahaifinta yace kar 'ya damu amma ganin chanchantar hakan yaga 'ya kamata ace sunje ɗin, Yan uku suka fara wucewa Newyork kana Abdallah da hafsa da Aunty shatuh suka tafi garinsu Hafsa, Sanin zuwansu 'yasaka Malam Balarabe yin nan da nan ganin 'ya nemawa yarinyarsa mutunci dan bayan bikinta har gyaran gida yayi,abinci 'ya bada akayi masa a waje sanin wacece laure matar da bata sake hali,habaici kuwa da zage zage Babu wanda bata saki ba amma yayi mata banza tunda yasan a wannan gejin sai dai tayi zagin domin kuwa yafi karfinta sannan duk wani abu da take masa kuwa ya karye domin ɗiyarsa yake san dama 'ya nutsar gidan miji yayi Aure kuma burinsa 'ya cika Alhamdulillah Auren kawai 'ya rage masa 'dan har mata 'ya samu. Tarba ta mutunci yayi musu kamar shine macen gidan ,kafun kace mene labarin Zuwan Hafsat 'ya karaɗe gari wanda 'ya jawo yan tsurku zuwa ganin ta,Hasiya dake zaman zawarci gida kuwa babu abuunda take ma Abdallah sai shisshigi tanan addua Allah yasa cikin shishshiginta tayi wuff da wani abokinsa, Motel Abdallah 'ya samawa kansa da kyar duk yarda kuwa Malam Balarabe yayi ya kwana gidan 'dan suna da masauki amma yarda Hasiya ke shige masa hankalinsa bai kwanta da yarinyar ba 'dan haka 'ya tafi akan da safe zai dawo inda a ranar dama zasu wuce,Ƙawayen Hafsa da dama sunzo ciki kuwa harda hauwa da Lawisa da tayi aure a doro,tsokananta hauwa ta ringayi akan ta kwace mata crush dama shi tabi Adamawa. Washe gari da rana suka wuce bayan sha tara ta arziki da Abdallah yayi ma yan gidan da yan gari,bayan komawarsu Adamawa kuma da kwana biyu suka wuce Mecca inda suka bude sabuwar rayuwarsu cikin Aminci da ƙauna. **************************** FOUR YEARS LATER. NEWYORK CITY. Green Sea palace . Organized gurine wanda Sai ka tara zaka kamashi saboda tsadarsa,ammaa a guri na zuri'ar Tasu its just a piece of cake ,baki daya AHALINSU na gurin wannan ƙaramun taro da Grandpa Bulama 'ya haɗawa yan uku dan murnar gama karatunsu a cewarsa "a kasar 'da suka kare karatu anan 'ya kamata a tayasu murna ba wani guri ba dan haka suna gama taronsu na makaranta wanda kwansu da kwarkwatarsu suka je suka nufi Green Sea ,Nameer yazo da Twins ɗinsa"Afra da Afreen,Abdallah yazo da yaransa Muhammad,Nadiya tazo da yarinyar ta Fatima,yayin da Abbu,Ummu ,Affan da Afnan ƙannen Imam paki baki daya suka halarta,ciki kuwa harda gayyar gidan Grandpa Bulama da masu so da wanda babu yarda zasuyi amma a fuska bazaka ce ba,dama ko wanne AHALI ya ƙunshi hakan addu'ar mu kawai shine Allah ya sake haɗe mana kan zuri'a baki ɗaya, " Washe gari suka wuce Nigeria baki ɗayansu . Zazzaune suke lokacin dinner baki ɗayasu da ƙarin jikoki domin yin break fast,Afra yarinya yar kimanin shekara huɗuce ta kalli Muhammad Wanda ke tsaye cike da iyayi tace "Ya Muhammad ijlis mana " Baki ɗayansu suka saka mata dariya banda ita da ta haɗe rai,cike da pouting lips ɗinta irina mahaifiyarta Jamaimah cos ita take kama da ita tace"mene kuma kuke mun dariya ai kunsan ba wani hausa yake ji ba, " Zama yayi yana mai kallanta cikin hausarsa da bata fita da kyau yace "Ummi na bani hausa" Dariya sosai sauran jikokin suka saka suna tsokanarsa har sai da Mami tasa musu baki suka bari kana suka nutsu suka fara cin abincinsu gwanin ban sha'awa. Rayuwar cikin Ahalinsu rayuwace gwanin ban sha'awa da zaman lafiya duk da kuwa ko wacce zuri'a ta kunshi up and downs nata amma Alhamdulillah bangaren haɗe kansu abun gwanin burgewa,a gidan Nameer Yana zaunne lafiya da matarshi da yaransa wanda bayan haihuwansu ta fara aiki a company dinsa yayin da Nadiya da mijinta Ahmad da yarinyarsu suma suke aiki cikin haɗaka,bangaren Su Abdallah kuwa bayan haihuwarta 'ya maida ta makaranta nan cikin garin Mecca inda ta cigaba da karatunta wanda ta dauko farko, A haka rayuwa ta cigaba da tafiyar musu in which they live happily ever After. ALHAMDULILLAH anan na sauke biro na daga kan takardar littafin AHALINA , Ina mai mutukar nuna godiyata gareku masoya da irin dumbin kaunar da kuke nuna mun,ina sanku fisabillilah sannan na sadaukar da wannna littafi daga AURE UKU zuwa AHALINA gareku masoya domin idan baku Babu ni, My wattpad family mafari na ,ina mutuƙar maku godiya inda kuka kaimun AURE UKU 12.5k,AHALINA 2.2K ah cikin kwanaki kaɗan fa my series book 'ya samu view haka ,i cant thank you less,nagode. Kuskuren dake cikin Allah ya yafe mun idan kuma rubutuna 'ya bata maka ta Wata sigar ina neman afuwa cikin rashin sanine, Ida kuma ya amfaneka ko ya nishaɗantar da kai komai kankantarsa to kamun addua . Yauwa kafun na manta zan amfani da wannan damar wajen sanar daku zuwan sabon littafina amma na kuɗine, amma fa a wannan karan a complete zaizo ma'ana zaka iya siyan complete idan baka san page by page ,book 1 free book 2 na kuɗi, Sannan a wannan page din inasan jinjinawa masu tsayawa suyi comment inajin daɗi sosai Allahu ya barmu tare,wadda kuma ya cinye comment section baki ɗaya itace UMMU SUBAI'A sharhinta yana mun daɗi kuma yana karamun zeal na sake dagewa wajen rubuta abunda nake rubutawa ,daki daki sharhinta yake fita yake sani gyara abubuwa da dama,nagode sannan tukuicinki shine littafin gaba da zaki karanantashi baki ɗaya a kyauta idan Allah ya aramana rayuwa bayan sallah insha Allah. Asha ruwa lafiya and barka da Sallah 'in advance Nice taku a kullum Amina Jamil Adam Mrs Buhari Ommu Mahnoor CHUCHUJAY ✍️ Duk ni ɗaya🥰😁. Follow me on my media platforms Wattpad page:CHUCHUJAY X:Ameenatourh_jay IG:Chapter_green_ Fb:Ameeatourh jameel Ku huta lafiya❤