Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels “ADALILINTA” ADALILINTA BY AMINA BAYARO💜❤💜 WhatsApp number 09162226240 *FREE BOOK* Barkan ku da wannan lokacin, ma' abota karatul novels. ina muku fairi alkhairi. Kuma da fatan zaku biyoni a sannu domin karatun littafin ADALILINTA..... * Page 1* Bismilla `ADALILINTA` baban gidane sosai, yana d'aya daga cikin gerin manyan gidajan G. R. A, d’in area. kana ganin gidan tun daga qofar gidan zaka shaida dukiya tai kuka a gidan, sabida tsaruwa gidan da kuma kayan alatin da suke qofar gidan. tom bara mushiga muga waca wainar ake toyawa. Duk family din gidan sun hallara a katafaran babban falan gidan, Wandda gayawa masu karatu littafi tsaruwar falon ma, b'ata bakine. ALHAJI ABUBAR DUKIYA (dady ) ne zaune shida da matan shi biyu, da mahaifiyarsa da yaranshi. HAJIYA MARYAM itace uwar gida, wanda iyalan gidan suke kiranta da AMMI, sai HAJIYA HALIMA amarya wanda iyalan gidan suke kiranta da MOMY. sai mahifiyar alhaji abubakar wato HAJIYA FATIMA, wanda iyalan gidan suke kiranta da HAJIYA KAKA. sai kuma ragowar yaran gidan guda tara(9). MUHAMMAD (MURSHKUR) umar(faruq) Aliyu(haidar) sakina(ilham), sai abdullahi(amir) wato d'an auta, sai kuma FATIMA (ZAHRAH) wanda ta kasance kamar 'ya a gidan sakamakwan tin tana zanin goyo hajiya maryam wato ammi take rainon tah, yaran hajiya maryam kenan wanda ta kasance uwar gida a wajan alhaji abubakar. ABDUL MAJID,(abdul) rukkayya ,rumaisa'u duk yaran hajiya halima ne wato amarya alhaji abubakar Wannan kenan. Dady muskuta wa yayi tare da gyaran murya cikin nutsuwa da dattaku. Bud'e taron dady yayi da addu'a sannan ya fara magana kamar haka. Abidda yasa na taraku anan shine inaso ku nutsu kubani hankalin ku dukan ku sabida inaso muyi muhimmiyar magana, dady Ya qarasa maganar yana bin kowannan su da ido. Sai da yayi shiru na wasu daqiqo kafin ya cigaba da cewa, ba komai ne yasa na taraku anan ba illa abu d'aya, da nake so na sanar daku. sai da dady ya qarayin shuru na wasu daqiqu sanan ya cigaba da magana. Hajiya, maryam, halima, da kuma kai mashkhur , sai kuma ke mamana, dady ya qarasa maganar yana mai da kallansa wajan da zahra take zaune a kusa da sakina wato ilham. Dauke idanunsa yayi daka kan zahra sanna yaciga ba da cewa, da kuma sauran yaran gidan nan gaba d'aya. Inaso ku shaida NI abubakar zan had'a AURAN ZAHRA da MUHAMMAD wato MASHKHUR. Ai duk falon ba wanda gaban sa bai wad'i da jin maganar dady bah, in ka dauke hajiya kaka da amir auta da kuma dady mai maganar. Ai mashkur ji yayi kan sa yayi mugun sarawa lokaci guda yaji duniya ta tsaya mai cak, tinanin ya farayi anya dady yasan maganar da yake fad'a? anya ma naji dai dai? inaga dai banji dadi ba, ko kuma dady su6utar baki yayi abdul yake so yace. Shi kuwa abdul majid ai tuni numfashinsa ya tsaya cak, wani gumi ya fara keto mai ya fara ganin dishi-dishi da wani irin mugun jiri. Dan shi gani yake kamar rayuwar sa tazo qarshe. Zahra kuwa mutuwar zaune tai, dan maganar dady tazo mata a on expected , gani take anya dady yasan abinda yake fad'a kuwa? anya dady ba zaulayarsu yake ba kuwa?. ita dai ammi ta rasa mai zatai baqin ciki zatai ko farin ciki, dan abin ya bata mamaki sosaii. ko mai dady ya hango yayi wannan had'i?ohoo. Ammi tana sauqe idanunta akan hajiya kaka ta,tabbatar da itace ta hada komai. saka makwan ganin fuskar hajiya kaka bawani mamaki. itama momy bataji dady zancan ba, dan bata son kwata-kwata zahra ta auri mai gata da ilima da galihu kamar mashkhur, dan so take ta auri talaka rayuwar ta qare a wahala. suma ragowar yaran gidan maganar mahaifin nasu ta dake su sosai, kuma ba qaramin mamaki lamarin ya basu ba. musanman ilham da take tausayawa 'yar uwarta zahra wanda duk duniya take ganin bata da kamarta. maganar mashkur ce ta dawo da kowa daga tunanin da yatafi. inda yake magana cikin rawar murya. da!! da!! dady am!! am!! mai kace dady kamar banji dai-dai bah mashkhur ya qarasa maganar a gigice. Abinda kunnan ka ya jiyema hakane, in kuma so kake na mai-mai tama sai na sake mai-mai tawa ka sake ji. so nake na had'a ka aure kai da mamana, kuma UMARNI nake baku kai da mamana ba shawaraba. cewar dady. momy ce ta katse dady cikin firgici da tashin hankali, ta hanyar cewa haba dady abdul ya za kace haka? karfa ka manta mashkhur da zahra!!! dady da dakatar da momy yayi ta hanyar d'aga mata hannu da cewa................ Typing........ ''ADALILINTA''💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *free book*💜❤💜 *ina godiya da masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. ina muku fatan Alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜❤ *Dan Allah in kun karanta ku dinga comment....... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa...💜❤💜 Ga masu buqatar a sasu a group d’in littafin ADALILINTA saisuyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. free book ne bana kud’i ba, kuma new book ne. In kun karanta ku tura wasu groups d’in pls. Typing...... ADALILINTA💜❤💜 AMINA BAYARO💜❤💜 *Page*2 Ta hanya d'aga mata hannu tara da cewa....... Bana san jin komai da ka bakin kowa, kuma na riga da na yanke hukunci, kuma bazan canza magana ba, dole kuma abi tsarina shine kwanciyar hankalin kowa a cikin gidan nan. Dady yana gama fad'in hakan ya fuce ya bar d'akin. Dady yana futa shima mashkhur ya tashi fuuuuuu a fusace ya fuce. yana fita ya nufi part dinsu,ko kallan gabansa bayayi sabida tsabar tashin hankalin da yake ciki. Itama hajiya kaka tafiyarta tai part dinta cike da farin ciki. Dan tabbas tasan abubakar d'an ta ya haifu. Tindda har ya aikata abidda ta umarce shi da shi, duk da hatsarin da yake tattara da hakan. Itama ammi jiki ba kwari ta wuce part dinta. Momy mah a fusace ta wuce nata part din, cikin tunanin abinyi. Itama zahra d'akin su ta nufa aguje tana kuka, ilham tana biye da ita a baya, dan ta rasa ta inda zata fara bawa zahra baki. D'aya bayan d'aya yaran gidan suka fara watsewa, jiki a sanyaye sabida suma maganar ta basu mamaki sosai. Kowa sai jimami yake a cikin zuciyarsa, dan duk cikin su ba wanda ya iya cewa uuufan. Falo ya raqe daga abdul majid sai amir auta. Shima amir tashi yayi ya nufi wajan auntynsa zahra. Hankalin amir ya tashi sakamakwan gananin aunty zahransa tana kuka. Shi kuwa abudul majid bawan ALLAH mutuwar zaune yayi, dan ya kasa wani kwakwaran motsi, dan halin yanzu ji yake bashi da sauran farin ciki a rayuwa. Sabida an raba shi da MOSOYIYARSA zahra. da kyar ya tashi yana tafiya yana layi ga jiri da yake qoqarin kifar da shi. A daddafe ya koma part din nasu cikin matsanancin tashin hankali. Da kyar ya iya murd'a handil d'in qofar dakin nasa, yana bud'awa ya shige a gigice... MASHKUR.... Yana zuwa qofar dakinsa ya murd'a handel ya shige. Yana shiga ya kulle d'akin da key, ya fara safa da marwa cikin tashin hankali. Ji yake duniyar ta tsaya mai cak. qarasawa yayi gaban wani glass table da yake gefan gado a d'akin. A zuciya ya dun qule hannunsa ya kaiwa gilas table d'in duka, ji kake tassss. Ai kuwa gliss din ya fashe kwatsa-kwata. Kafin kace me tini jini ya fara malala a qasan tiles, d'in dakin. Dan ba qaramin ciwo yajiwa hannun nasaba. amma shi kwata-kwata bayajin zafin ciwan, sabid baqin cikin da yake ciki. A dai-dai lokacin wayar sa da take kan bed ta fara ruri. Da kyar mashkhur ya iya d'aga kyawawan idanun sa ya dora akan wayar. Ai kuwa sunan ZEE ya hango b'aro-b'aro a kan screen d'in wayar. Kau da kansa mashkur yayi daga duban wayar tare da jan wani tsoki . Ya mai da dubansa kan hannun nasa da yake ta tsiyayar jini. Da kyar ya d'aga qafarsa ya nufi hanyar toilet jiki ba kwari. yana zuwa ya sakarwa haninsa ruwa, ai sai a lokacin mashkhur yaji wani gigitachan zafi. Runtse idanuwansa yayi tare da futar da wani huci mai zafi daga bakinsa. Sai da yayi wajan minti 2 sanan ya kashe ruwan ya dawo kan bed. Amma stil har yanzu jinin bai tsaya ba, tashi yayi cikin azabar ciwan, ya fara tafiya. Wata qaramar durowa ya bud'e ya zaro bandeji, sannan ya dawo kan bed. A hankula ya fara nad'e hannun nasa. Yana cikin nad'e hannin nasa yaji wayarsa ta sake ruri. Ko kallan wayar mashkhur be yi ba ya cigaba da abinda yakeyi. Yana gamawa ya nufi kwaba dan canza kaya. Wata blue din jallabiya ya d'auko yasaka. Yana zirawa ya nufi kan table ya d'auki key d'in mota, sanan ya wuce kan gado dan d'aukar wayar sa da har yanzu bata dena ringing ba. Still haryanzu zee ce take kira. Ko ta kanta bai biba ya dauki wayar ya zura a aljihu ya nufi hanyar fita daga bedroom d'in. Yana fita yaci karo da qaninsa faruq Kallansa yayi a sanyaye tare da cewa yauwa faruq shiga bedroom d'ina ka gyaramin Tom yaya amma naga jini a hannunka ciwo kaji? Ehh ciho naji gilas table ne ya fad'omin............. Typing........ "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYARO💜❤💜 *Free book*💜❤💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yimuku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment............ pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.........💜❤💜 Ga masu buqatar a sasu a group d’in littafin ADALILINTA sai suyimin magana ta wannan number 091622262340 WhtsApp kawai bandda kira. Free book ne bana kud’i ba, kuma new book ne. In kun karanta ku tura wasu groups d’in pls... Typing......... ADALILINTA💜❤💜 AMINA BAYARO💜❤💜 *page3* Ehh ciwo nagi glass table ne fad'omin............ yanzuma hospital zani amma banaso kowa ya sani, karka fad'awa kowa. Ok yaya ba damuwa a dawo lafiya. Daga haka mashkhur bai sake cewa komai ba ya Juyawa ya nufi hanyar fita daga part d'in. Yan fita ya nufi parking space d'in gidan. Motocine kala-kala kuma rantsatu a jere a parking space d'in. Motocin sunfi kala ashirin, wata baqar mota ya nufa mai rai da nunfashi, Ya zura key ya kunna. Yayiwa mai gadi hroon , ai kuwa mai gadi ya wangale get. yana bud'ewa mashkhur ya fuce da gudu. Bai nufi ko ina ba sai asibiti. Yana tafe yana tinanin abinda ya faru. Ji yakeyi kamar a mafarki, wai shi zai AURI zahra. Wani dogwan tsaki yaja tare da furta BANZAR yarinya kawai, Wai yarinyar da na fi TSANA a rayuwata ita zan aura, impossible, wlh. Sanbatu yake kamar wani zautacce harya qarasa asibitin. Yana isa ya kashe motar tare da cewa ADALILINTA komai ya kwab'emin wlh zan iya KASHETA in aka bani auranta. Yana gama fad'in hakan ya bud'e murfin motar ya shige asibitin........... ZAHRA.... Tana qarasawa bedroom ta fad'a kan gado tare da sakin kuka maicin rai. Itam ilham d'in rab'awa tai gefan gado ta zauna cike da jin tausayin 'yar uwar tata. wayyo Nashiga uku iliham na mutu na lalace. Abinda zahra ta iya fad'a kenan cikin muryar kuka. ilham ajiyar zuciya tai murya a dashe tace zahra kiyi haquri, tana fad'ar hakan wasu hawaye suka gangaro mata. Harga ALLAH tana tausayawa zahra sabida ba tai dacan abokin zama ba. sabida tasan MUGUNTAR yayan nata. Nunfasawa tai tare da cewa sister kiyi haquri nasan baki dacan miji ba, sabida yaya mashkhur MUGUNE. A dai-dai lokacin amir ya murd'a handel d'in qofar ya shigo. yana shugowa ya nufi inda zahra take kwance tana kuka. Zama yayi a gefan kanta yana share mata hawayan fuskarta da tafin hannunsa. Tare da cewa aunty na ki dena kuka kinji. Amma zahra ina kamarma tunzirata ilham take, ta sake saki wani saban kuka mai cin rai. Aunty na kidena kuka nima zakisa nai kuka. Amma ina zahra tayi nisa. Juyawa amir yayi, ya kalli ilham yace aunty ilham kiyiwa auntyna magana ta dena kuka. Itama ilham zubawa yaran ido tai, taqi tace komai. Sabida batasan abinda zatace mai ba. A ganin ilham ko tayiwa amir bayani ba fahimta zai yiba, tinda yaran ko shekara shidda bai kai ba. Amir kuwa da yaga duk sunqi yimai magana ya tashi ya nufi hanyar fita. Tare da cewa bari naje na gayawa ammina tazo ta bawa auntyna hakuri, ya fad'a fuska shab'e-shab'e da hawaye. Yana futa zahra ta sake rushewa da wani saban kukan. Ilham sake matsawa tai dab da zahra tare da dafata, tana cewa zahra dan ALLAH kidena kukan nan, kinsan bana san damuwarki tana tayarmin da hankali. Ta qarasa maganar tana zubar da hawaye. Haba ilham ba dole nayi kuka ba, ni kuwa wana laifi nayiwa dady da zai yanke min mummunan hukuncin nan? Ya had'ani aure da azzalimi nan haba ilham kiduba lamarin nan. Zahra ta qarasa fad'ar haka cikin shasheqar kuka. Ilham dai tagumi ta rafka dan batasan yadda zata shawo kan zahra ba. Ilham wai dududu ma shekara ta nawa har da dady yake qoqarin yimin aure. Shekarata fah shabiyar (15 years) nida ko secondary school ban gama ba, rukkayya ce fah babar mace a gidan nan ko ita ba a aurar ba sai ni. Ilham dai shiru tai dan tasan tabbas yau ran zahra yayi matuqar baci, Dan zahra bata da fad'a kuma ga kawaici da haquri. Da kyar dai ilham ta iya cewa hakane zahra amma kiyi haquri muje muyi sallah, Lokacin sallah yayi. Alokacin ake ta kiraye-kirayan sallar la'asar dan haka zahra ba musu ta miqe jiki a sanyaye ta shiga toilet dan yin al-walah, dan ita zahra bata wasa da lokacin sallah. Tana futowa daga toilet d'in itama ilham ta shiga ta d’aura al-walah. zahra kuwa bayan ta idar da sallar la'asar tai ta nafilfilu tana roqan uban giji ya dakatar da maganar auranta ita da azzalimi mashkhur............... Typing........ "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYARO💜❤💜 *free book*💜❤💜 *inga godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yimuku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment............ pls sabida hakan shi zai bani qarfin guwar cigaba da rubutu........💜❤💜 Gamasu buqatar a sasu a group d’in littafin ADALILINTA sai suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. In kun karanta ku tura wasu groups d’in pls.. New book on 2023. [11/06, 22:23] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 *page4* Ya dakatar da maganar auranta da azzalimi mashkhur................ MYMY.............. tana shiga d'akita ta fara safa da marwa cikin tashin hankali. Tunanin momy duk ya kulle, ta rasa ta ina zata biyowa lamarin. Gashi kuma tasan halin dady da kafiya. In yayi magana baya JANYEWA. Yanzu duk AIKIN da nakewa mashkhur in ya auri zahra zai tashi a banza kenan? Abidda momy take tinani kenan. A fili ta furta inah wallahi, hakan bazai tab'a yuyuwaba mah. bari na kira SARATU dan musan abinyi, inma gun BOKAN zamu koma sai muje. Wayarta momy ta d'auka ta fara kiran number saratu qanwar ta dan neman abinyi, amma wayar cikin rashin sa'a wayar a kashe. Wani baqin cikine ya sake turniqeta momy. Ajiye wayar momy tayi tana tinanin abinyi. Kamar an tsikare ta, tai zunbur ta tashi ta fuce daga d'akin. Tana ficewa kuwa ta nufi hanyar part d'in ammi......... AMMI......... Ammi tana shiga d'aki ta zauna a bakin gado jiki a sanyaye. Ba abidda take furtawa sai innalilahi'wa'inna'ilaihirraji'un, Allahumma ajirni fimusubati' wa'akilifni' khairin'minha. Ammi tinani take kala-kala game da auran nan.Tabbas in aka had'a auran nan zanfi kowa farinciki, tindda daga mashkhur har zahra duk 'yayana ne, amma fa auran nan yanada babban HATSARI. Tana cikin zancan zuci taji ana murd'a handel d'in qofar d'akin da qarfi. Ammi mai da kallanta tai kan qofar, dan ganin waye. Momy tagani ta shigo kamar an hankad'ota. Haba halima ya zaki shigo d'aki ba neman izini ba sallama?. Kiyi haquri hankala nane ba' a kwancaba. Ok mai ke tafe da ke? Ammi ta tambaya fuska ba annuri. Kema kinsan mai ketafe dani, ai ba zai wuce abinda ya faru ba. Toh halima ni yanzu mai kikeso nayi ne?. Haba maryam ya za'ai kina gani za'a bawa mashkhur wacca banzar yarinyar kuma kinqi magana?. Ammi kuwa kallan momy takeyi cikin mamaki, wai ita da d'anta amma ta ringa nuna mata iko da fin qarfi. Nunfasawa ammi tai tare da cewa haba momy nifa bana san ki ringa aibatamin d'iya fa. Zahra 'ya tace kuma haryanzu ban dena mamakin tsanar da kikewa zahra ba, nasan dai ba laifi tai miki ba, kuma banajin dad'in hakan fa. Kuma zahra na d'auke ta dai-dai da duk d'an dana haifa a cikina,. itama nasan zahra duk duniya bata da uwar da tafini. Kuma zancan auran da kiketa d'aga jijiyar wuya akai nima ai ban san auran nan nake ba. Tom barima na gaya miki abinda ba ki sani ba Wannan maganar auran hajiya ce ta had'a kuma kinsan hajiya kaka uwace a wajena ko? Tun ina jaririya take d'awainiya dani harna kawo haka. kuma bazan iya ja da maganartaba, bare shi dady data haifa da cikinta. Ammi tana rufe bakinta taji qarar bud'e qofa. Amir ne ya shigo fuska jiqe da hawaye ya qaraso wajan ammi. Ammi ruqo shi tai tare da d'ora shi akan cinyarta tana cewa babyna mai ya saka kuka? Amir share majina yayi yana cewa ammina kije ki bawa auntyna hakuri ta d'ena kuka banasan ta ringa kuka. Ai kuwa momy da take tsaye tanaji haka wani baqinci ya turniqe ta, tsaki momy taja tabar d'akin cike dajin haushin kaka. Ammi kuwa ko kallanta batayi ba tafara yiwa amir magana. Kayi haquri babyna kaji auntynka zata dena kuka, kaima ka dena kuka. Tom ammi wayasata kuka?. Ba wanda yasa auntynka kuka Bata da lafiya ne shiyasa. Tom ammina ki bata magani. tom shikenan babyna zan bata, zaka sha bobo ko? D'aga mata kai amir yayi alamun ehh. tashi tayi ta bud'e firij ta d'auko mai bobo tare da bud'e mai murfin. Shidai amir ya karb'ane amma tunanin auntynsa kawai yake. Ammi kuwa bazata iya bawa zahra haquri ba sabida batasan mai zatace mata ba, shiyasa ma bazata wajan ta bah. Tana cikin fad'ar haka a ranta taji an fara kiran sallar la'asar. Da sauri ammi ta, d'aga hannuwanta guda biyu sama tana roqan ALLAH, kamar haka. Ya ALLAH in wannan auran muhammad da fatima al khairi ne, ka tabbatar da shi nan kusa kuma ka kore mana fituntinin ciki. Ya ALLAH in kuma auran nan ba alkhairi bane, ALLAH yasa karya faru, ka kawarda maganar auran, Dan darajar annabi Muhammad (S.A.W). Tana gama fad'in hakan ta shiga toilet dan d’aura alwalah............... Typing......... "ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 *free book*💜❤💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai sun ADALILINTA. Ina yimuku fana alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment.......... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutu. Typing............. ADALILINTA💜❤💜 AMINA BAYERO💜❤💜 *Page5* Tana gama fad'in hakan tashiga toilet dan d’aura alwala............ HAJIYA KAKA.......... Cikin farin ciki ta qarasa part din ta. Tana zama ta d'auki wayarta, ta danno Number MALAM IBRAHIM. Ringing uku wayar tayi mlm Ibrahim ya d'aga tare da sallama. Wa'alai'kassalam, mlm ibrahim ya aiki. Alhamdulilah hajiya binta ina cikin qoshin lafiya fatan nan haka?. Nan ma lfy malam, yauwa to masha ALLAH. Hjy kaka cigaba da cewa tai yauwa dama inaso na gayama na yanke shawarar zan had'a auran zahra da muhammad ne,,. Masha Allah hajiya gaskiya kinyi tinanin mai kyau ALLAH ya sanya alkhairi. Ameen sai kayimin addu'a da istahara nima zanyi tawa anan, insha ALLAH zuwa gobe zan iso. Tom hajiya ba damuwa ALLAH ya kawoki lafiya. Ameen mlm ibrahim, daga haka sukayi sallama. Hjy kaka tana katse waya ta fara addu'a da roqan ALLAH kamar haka. Ya ALLAH kana ganin bada wata mummunar manufa na had'a auran zahra da mashkhur ba kuma ba da niyar ya zalince ta ko ya cuceta na had'a auran ba. Da niya mai kyau na had'a kuma nasan ALLAH kafini sanin da niyar da na had'a. Ya ALLAH kana ganin fatima zahra AMANACE awaje na, ALLAH Kada ka bada dama muhammad ya cuce ta. Kasa ya zamar mata farinciki a rayuwa, ya ALLAH kasa ADALILINTA ya shiryu, Ya ALLAH duk wata fitina ka koreta. ya ALLAH Kasa auran zahra da muhammad ya zama alkhairi duniya da lahira, ka basu zuri'a d'ayyiba ka basu zaman lafiya mai d’aurewa, kasa su qaunaci junansu, ya ALLAH ka kawar da tsanar da kiyayyar da take tsakanin su. tana gama addu'ar ta nufu part d'in dady........... MOMY........... Azuciya ta koma part d'inta. Tana shiga ta haye sama, ta fara maganganu kamar haka. Shegiyar tsowuwa uwar kinibibi mai taurin kai da taurin ran tsiya jarababiya kawai, insha ALLAH sai naga BAYANKI. In ma banda makirci irin naki ina ruwanki da auran su makira kawai. Tana gama fad'ar haka ta janyo wayarta. Ta sake daily d'in number saratu, ai kuwa cikin ikwan ALLAH ta shiga amma har ta katse bata d'auka ba. Momy sake kiranta tai ai kuwa akaci sa'a wannan karan ta d'aga. Ko sallama babu momy magana, haba saratu tin d'azu ina kiranki waya a kashe yanzu kuma na kira kinqi d'auka? Afuwan yaya halima wlh wayata tace ba caji sai yanzu nasa ne yanzu na dawo daga asibiti na dubo KISHIYATA wai ta haifi 'yan biyu maza kinsanta da haiwuwa kamar akuya wlh, sai nayi maganinta. Ke dallah matsa, wayake ta wannan banzar kishiyar taki kinsan mai yake faruwa kuwa? Ah lpy yaya halima mai ke faruwa ne? Nan momy ta kwashe abinda ya faru ta fad'awa qanwarta saratu. Tare da qarawa da, ko zamuje wayan BOKA BUTU ne gobe?. Wata uwar dariya saratu ta saki. Haba saratu wannan wana kallar iskanci ne ehh? Ina neman shawara, a wajanki kuma kina yimun dariya?. Ai yaya halima fad'uwace tazo dai-dai da zama. Momy tace mai kike nufi ban gane ba? Haba yaya halima ai wannan ba abin tayar da hakali bane. Kai saratu kimin bayani yarda zan fuskanta. Yaya ai mu wanna auran alkhiri ne a garemu,. Momy tace yaza ai kice haka saratu? Bari kiji yaya, kin san dai mashkhur basan zahra yake ba ko? Momy tace ehh hakane. Tom kinga ai aka had'asu aure kutumar ubanta zaici, daga qarshe kuma ya kashe 'yar iska, kinga daganan sai gidan yari, kud'in da zamu kai wa boka yayi mana aiki ya huta. Na biyu kuma kinga shikenan, mun huta da kawowa Abdul majid harin auran zahra. Hhhhhhhhhhhhhhhhhh wata shu'umar dariya momy ta saki. Tare da cewa gaskiya saratu kwakwalwar ko tanaja sosai, hehehe ai kema boka ce mai zaman kanta. Hhhhh kai yaya halima baki da dama. Momy nunfasawa tai tare da cewa amma fa saratu naso zahra ta auri d'an iska wlh. Kai yaya halima to in badda abinki mene marabar mashkhur da dan insakan. Kinsan dai mun mayar dashi cikakyan D'AN ISAKA, shine SHAYE-SHAYE shine BIN MATA, ko yaje qasar wajan ma abinda yake yi dan ba karatin yake ba. Ke dai bari saratu ai wlh yadda d'ana abdul majid bai yi karatu a waja ba itama nata bazai yiba. Wata uwar dariya suka saki a tare. Sanan momy ta d'ora da cewa wlh yau sai nayimiki kyautar dubu d'ari saratu sabida kin faranta min rai. Kaii yaya halima godiya nake ALLAH yabar zumunci. Bakomai bari nayi miki transpar yanzu. Ok yaya halima ngd. Bayan momy da ammi sunyi sallam, ba 6ata lokaci ta turawa saratu dubu d'ari kamar yarda tai mata alqawari. Momy ko sallah batayi ba ta wuce part d'in su abdul majid. Typing........ "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYARO💜❤💜 *free book*💜❤💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yimuku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin nan na ADALILINTA. *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment........... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa...........💜❤💜 Typing......... ADALILINTA💜❤💜 AMINA BAYARO💜❤💜 *Page 6* Ko sallah batai ba ta wuce part d'in su Abdul majid........ ABDUL MAJID......... A daddafe ya iya hawa kan bed. Tinda ya abdul ya haukan bed ko kwakwaran motsi ya kasa yi zuciyarsa kuwa a guje take bugawa. Fat fat, sai mai da nunfashi yake sai da yafi minti goma a haka. Can wasu zafafan hawaye ya fara gangarowa abdul. Yanzu shikenan na rasa zahra, wlh dady ni na dace da zahra ba yaya mashkhur ba. Yaya mashkhur mugune zai zalintar min zahrata, zai iya KASHEMIN zahrata baya santa. Dady bai kyauta ba, bai zab'awa zahra mutumin ARZIKIBA. Zahra bata cancanci haka daga wajan dady ba, abdul ya qarasa maganar tausayin zahra yana ratsa zuciyar sa. Nan da nan wasu zafafan hawaye suka fara zubowa abdul daga idanuwan sa. Yana tausayawa zahransa kuma yana tausayawa kansa, sabida yanzu shi ya gane rayuwarsa ba zahra bata da wani amfani. Abdul yana jin kiran sallah amma ina ya kasa wani kwakwaran motsi. Yana son tashi amma ya kasa duk son abdul da yin sallah kuwa. Dama shi abdul majid baya bari sallah ko wata ibadar ta wuce shi. Abdul yafin 20 minti a cikin wanan halin Yana cikin wannan halin yaji ana knocking d'in qofar. Amma ina ko motsi ya kasa yi bare magana. Ai kuwa kawai yaji an bud'e qofar, dama qofar a bud'e take, momy ce ta shigo cikin bedroom d'in. Tana shigowa kuwa taga abdul majid yana nunfashi sama-sama ga hawaye yana gangarowa shab'e-shab'e daga idanuwan sa. da sauri momy ta qarasa hankali a tashe, tare da cewa haba abdul. Mai kake yi haka eeyeeh? Amma abdul ina bai masan tanayi ba dan a halin yanzu ya fara fita daga hayyacin sa. Duk nasan ADALILINTA ne ka shiga wannan halin, wai abdul mai ka gani a jikin wanan banzar yarinyar nan ne? ADALILINTA yanzu kashiga halin nan? Ko so kake ka kashe kan kane sabida ita? Tayi mana asararka a banza a hofi, abdul majid kuwa ina har lokacin bai san abida momy take fad'a ba dan dishi-dishi ma yake kallon ta. Ai kuwa momy tana ganin haka ta fuce a gigice. Tana futa ta nufi part d'inta, tana shiga ta haye sama ta shiga bedroom d'in ta sanan d'auki wayarta a hanzarce ce t tai daily d'in number family doctor d'in gidan su. Ai kuwa akaci sa'a bugu uku ya d'auka. Sallama momy tayi kafin tace yauwa doctor dan ALLAH kana ina yanzu ko kana asibiti ne? Eh to yanzu de ban dad'e da fitowa daga asibiti ina kan hanya amma dai lafiya ko?. Wlh doctor abdul ne bashi da lafiya. Subhananlahi mai ya same shi?. Wlh doctor nima ban sani ba,. Ok ganinan zuwa yanzu zan qaraso na duba shi doctor yana gama fad'in hakan ya kashe wayar. Momy kuwa ajiye wayar tai, sanan ta wuce 6angaran dady domin gaya mai meke faruwa. DADY......... Yana fita part d'insa ya wuce zuciya a cun kushe. Yana shiga ya zauna ya rafka uban tagumi. Sabida shima har ga ALLAH basan had'in auran nan yake ba kawai biyayyace. Ko a mafarki dady bai tab'a tinanin bawa mashkhur zahra ba. Ya fiso ace ya aurar da zahra ga wanda take so kuma mutumin kirki. Ko kuma ya bawa abdul ita. Sabida abdul majid shi ya dace ya auri zahara. Kuma yasan har ga ALLAH zai iya riqeta amana ko bayan ransa. Sabida yasan abdul tsakani da ALLAH yake son zahra. Tun tana yarinya abdul yake bata KULAWA sakama kwan mashkhur da yake nuna mataqa zahra TSANA da zalinci qarara a fili. Shi kansa dady yasan mashkhur bai dace da zahra ba kwata-kwata. Dady yana cikin tinanin nan yaji kiran sallah. Miqewa dady yayi da kayar ya shiga toilet ya d'aura al wala, sanan ya fita domin zuwa masllaci yayi sallaj. Dady Yana fita daga part d'insa yaci karo da hajiya kaka. Hajiya lpy? Hajiya kaka cewa tai dama inaso muyi magana ne? ok bari na dawo daga masallaci ko?. Ai dama maganar ba wata mai tsayi bace, dama so nake a d'aura auran, nan da q'arshan watan nan, in mai sunan malam zai koma ya TAFI da ZAHARA. Gaban dady yankewa yayi ya fad'i rada rasss. Amma ya dake yayi ta maza tare da cewa tom hajiya inasha ALLAH za' ai hakan. Dady yana fad'in hakan ya wuce massalacin gidan zuciya cike da zullumi. Da yake massallacin dady ne ya gina shi a kusa da gidan. Dady yana idar da sallah ya koma part d'insa ya zauna, Tare da tinani kala-kala. Ko minti uku bai yi da zama ba yaji a'na qoqarin bud'e qofa. Da sauri dady ya d'aga ido dan ganin waye haka yake qoqarin shigowa ba neman izini. Momy dady ya gani ta shigo a gigice.............. Typing........ "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *free book*💜❤💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. In yimuku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH In kun karanta ku d'infa comment........... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa..........💜❤💜 Game buqatar a sashi a group d’in littafin ADALILINTA Sai yayi min magana ta wanna number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. Kuma FREE BOOK ne ba na kud’i ba. New book in kuka karanta sai kuyi share zuwa wasu groups d’in pls............ New book on 2023. [11/06, 22:23] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤💜 AMINA BAYARO💜❤💜 *page 7* Momy dady ya ganu ta shigo a gigice....... Kallanta yayi tare da cewa lafiya kika halima shigo ko sallama babu?. Dadyn abdul wallahi abdul ne bashi da lafiya, dady kuwa a tsorace yace mai yake damun sa? Momy girgiza kai tai tare da cewa nima ban san meke damun sa ba amma na kirawo doctor habib yana hanya. Dady tashi yayi da sauri tare da yace ok muje naga jikin nasa. Momy da dady Suna fita suka nufi part d'in su mashkhur. Suna isa suka shiga d'akin abdul. Ai kuwa dady ya tsorata da ganin halin da abdul yaka ciki, dady yana mamaki yarda lokaci guda abdul ya koma haka. Ana cikin haka sai ga doctor hanbib ya qaraso. Yana zuwa ba 6ata lokaci ya fara duba abdul sosai, kuma bai sha wahala ba ya gane damuwace kawai take damunsa. Rubuta mai allurori da magani da kuma drip da za'a qara mai dactor yayi. Nan da nan dady ya bawa haidar list d'in magunan da alluran da doctor ya rubuta wa abdul d'in, domin ya siyo. Cikin 'yan mintina haidar ya dawo ' da yake basu da nisa da pharmacy d'in. Yana kawowa babu b'ata lokaci doctor ya fara yiwa abdul treatment Sai da doctor yayi wajan 20 minutes akan abdul ya dawo dai-dai. Ba jimawa bacci mai nauyi ya kwasheshi abdul. Momy kallan doctor tai tare da cewa doctor mai ke damun abdul ne? Momy tana rufe bakinta sai ga ammi hankali a tsahe ta shigo bedroom d'in. Tana qarsowa tace yajikin abdul d'in? yanzu haidar yake gayamin bashi da lpy ashe. momy amsawa tai a daqile ehh da sauqi. Ammi ta qarasawa tai gefen abdul ta zauna sanan tace to wai mai yake damunsa? Doctor habib cewa yayi! ehh to damuwace da yawan tunani kwai, ya kamata ya raqe damuwa da tinani, dan basu da amfani ga lafiyar d'an adam. Momy ko ba'a fad'a mataba tasan akan zahra abdul yake cikin wannan lalin nan. Dady da ammi kuwa sunyi mamakin jin hakan. Ammi tinani take ko akan za'a aurawa zahra mashkhur ne, yana farga bar zalincin da yayan mashkhur zai matane!?. Shima dady abinda yake tinani kenan. Daga dady har ammi ba wanda yayi tinanin ko ya kawo son zahra ne ya jefa abdul a wannan halin. MARSHKHUR.......... Bashi ya dawo gidan ba sai yamma li'qis. Yana dawowa ana kiran sallar magariba. A hanzarce ya futo daga motar hannun sa ya sha d'inki da bandeji ya kumbura suntum yayi jajawur duk da ba mashkhur ba wani fari bane sosai kall. Amma yana da haske, gasken fa fayau ba dan bai kai sauran qannan nasa gasken tafa ba. Mashkhur ko ciki bai samu damar shiga ba a farfajiyar gidan ya d'aura alwala cikin dabara yarda bazai jiqa cuwan nasa ba. Yana gamawa ya nufi masallaci domin yin sallah. Mashkhur bai bari dady ya kula da ciwan da ke hanun sa ba. Dady a sawun gaba yayi sallah shida su faruq. shikuma mashkhur a sawun baya yayi tasa sallah shi yasama su dady kula da shi ba. Mashkhur yana idar da sallah bayan yayi lazimi ya fuce daga masllacin. Yana fiya ya shige gida, bayan ya shiga gida part d'in su huce zauciya cike da takaici, mashkhur yana shiga part d'in su ya wuce room d'insa. Yana shiga ba 6ata lokaci ya rage kayan jikinsa bayan ya gama ya wucd toilet domin watsa watsa ruwa. Bayan mashkhur ya futo daga toilet kaya ya saka, t-shirt da three kwata. Sannan ya haye kan bed, ya d'auki wayarsa da hannu mara ciwo. Mashkhur yana dubawa wayarsa yaga 10 missed calls. Guda takwas zee ce biyu kuma AHMAD. Ajiyar zuciya ya sauke tare da kiran number ahmad d'in, bugu biyu ahmad ya d'auka baki d'auke sallam. Mashkhur amsawa yayi, murya a shaqe, wa'alai'kassalam. Ahmad ne ya fara magana kamar haka!. Ahhh BIG MAN ya najika muryar ka tayi wani sanyi, kuma nakira kaqi piking ko baka da lpy ne? Kai dai bari vro ina cikin tashin hankali. Ahmad cewa yayi big man mai ya faru haka ko baka da lafya ne . Ai gwara larurar mah da abidda ya sameni. Toh me ya sameka hakane? Nan mashkhur ya bawa ahmad labari abinda ya faru, duk da mashkhur mai zurfin ciki ne amma wanan karon sai ya tsinci kan sa da fad'awa ahmad abinda ke damun sa sanida tsabar tshin hankali da baqin ciki. Ahmad kuwa murmushi najin dad'i yayi dan ya tabbatar ko ba'a fad'a mai ba, abinda yaje yaje ya fad'awa dady ne akan mashkhur yasa aka d'auki wannan matakin akan mashkhur. Sai da Ahmad ya nunfasa sannan yace haba big man ai wannan abin farin cikine a garemu. Mashkhur kuwa wani dogwan tsaki yaja tare da cewa haba ahmad hala bakasan wace zahra ba ko? Ee ahmad yace bansan taba amma tabbas nasan su dady bazasu yima zab'an tumin dare ba. Wani dogwan stoki mashkhur yaja a karo na biyu tare da katse wayar, yana qatsewa ya kashe wayar gaba d'aya............. Typing........... "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYRO💜❤💜 *Free book*💜❤💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yimuku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment.......... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.........💜❤💜 Typing......... ADALILINTA💜❤❤ AMINA BAYARO💜❤💜 *Page 8* Yana katsewa ya kashe wayar gaba d'ata........... Wani baqin ciki ne ya sake turniqe marshkhur. Yana ta juyi akan bed yana qarewa zahra zagi. Can yaji kiran sallah i'sha, jiki a sanyaye ya shiga toilet ya d'auro alwala. Yana futowa ya shifid'a dadduma. Dan a ganinsa bazai iya fita massalaciba. A daki yayi sallarsa. Bayan ya idar yaji wata uwar yunwa ta turni qeshi sabida rabansa da abinci tun breaker fast. Firij ya nufa ya bud'e ya dakko fresh Malik mai sanyi yasha. Yana sha yana yatsuna fuska kamar wandda akayiwa dole. Rabi yasha sannan ya d'akko coca cola ya sha sai da ya sha kwata sannan ya ajiye. Ya nufi wata qaramar durowa ya bud'e ya dakko maganin mura na manya, Ya dawo indda ya ajiye Coca Cola, ya bud'e murfin maganin mura ya juye a cikin coc d'in. Ya rufe jarkar da murfi ya jijjiga. Sannan ya bud'e a hankula yadda gas d'in bazai fitaba. D'aga jarkar yayi ya kai bakinsa. bai sauke jarkar ba sai da ya shanye tass. Bayan haka ya had'a da kwayoyin maye guda biyu. Ai ko minti biyar bai yiba bacci mai nauyi ya kwashe shi............. ZAHRA.......... kuka take cikin dashashiyar muryar da ba mai jinta sai dai in mutum yana kusa da ita. Ilham kuwa kukan Zahra yana ci mata rai sosai, da yake daga ita sai ilham a bedroom d'in. Ilham tashi tai ta canza hasken bedroom d'in daga light zuwa white. d'akin kuwa ya gauraye da haske ta koma kusa da zahra da take kwance tana kuka. Tare da cewa haba zahra ya kamata ki dena kukan nan haka. Yanzufa qarfe biyun dare fa saura haba zahra. Tashi zahra tai daga kwanciyar da tai tare da share hawaye, Tana cewa ilham in banyi kuka ba mai zanyi? Ilham tace haquri zakiyi tindda mai afkuwa ta afku bamu da wata mafita da ta wuce addu'a. Zahra shiru tai da alamu tinani take yi. Can zahra ta kalli ilham tana cewa yauwa na tuno wata shawarar. Ilham ta kalli zahra da sauri tana cewa wata shawarar? Zahra ta nunfasa tace abidda za'ai yanzu Zanje na samu hajiya kaka nace mata banasan auran nan ta gayawa dady a fasa tindda dady yana jin maganar ta, ta qarasa maganar tana zubawa ilham ido. Ilham kuwa jinjina kai tai tana cewa haba zahra waya gaya miki ba da amincewar hajiya kaka aka had'a auranan ba?. Ke barima kiji ni zargi nake ma itace tasa dady ya had'a auran. A firgice zahra tace haba ilham da gaske kike? Ilham tace kwarai ma kuwa. Ai tana qarasa maganar taga zahra ta miqe a firgice tayi hanyar fita daga bedroom d'in. Kafin ilham tai kwakwaran motsi ai tini zahra ta fice. Ilham da sauri tabi bayanta tana cewa ina zaki da tsakar daran nan? Zahra kuwa ko kallanta batai ba ta cigaba da tafiyar ta. Tana zuwa qofar fita daga part d'in, tafara qoqarin bud'e qofar. Ilham tai saurin riqe hannun zahra tana cewa haba sis ina zakine wai da tsakar daran nan?. Zahra tace wajan hajiya kaka zani mana. Tana gama fad'in hakan ta gama bud'e qofar ta fice. Ilham rufe qofar tayi sannan tabi bayan ta tana cewa haba zahra ki bari sai gobe mana dare yayi fa. Amma zahra ko kallan ta batai ba bare ma tasa ran zata tsaya. Zahra bata tsaya ba har sai da ta isa part d'in hajiya kaka. Tana isa ta fara buqa qofar part d'in yadda hajiya kaka zataji. Hajiya kaka tana zaune ta idar da sallah lafila kenan taji bugun zahra. Meqewa tai cikin mamakin waye haka da tsakar dare tana duba agogo. Alokacin qarfe biyu na dare. Qarasawa bakin qofar tayi tare da cewa waye? Zahra cikin muryar kuka tace nice, hajiya kaka tanajin muryar ta gane mai magana duk da kuwa maryar ta dashe. A hanzarce ta qarasa ta bud'e kofar. Tana bud'ewa taga zahra da ilham a tsaye, zahra kuwa idanta ya kubbura yayi jajjaaur abinka da farar fata. Hajiya kaka matsawa tai dan basu hanyar shugowa. Tana matsawa zahra ta shiga ilham tana biye da ita. Suna gama shugowa hajiya kaka ta rufo qofar. Tana gama rifewa ta mai da kallanta wajan da zahra da take tsaye kamar wandda aka dasa. shalelena lpy kuka futo cikin tsowan daran nan cewar hjy kaka?. Zahra kuwa kuka ne ya sake b'alle mata cikin muryar kuka tace kakata laifin mai nayi miki haka? Ko kin dena so nane?.................. Typing............. "ADALILINTA"💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *free book*💜❤💜 *Ina godiya da masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d'inga comment........... pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.💜❤💜 *ga masu buqatar a sasu a group d’in ADALILINTA sai suyimin magana ta wannan number WhtsApp kawai bandda kira. Free book ne bana kud’i ba. Typing..... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 FREE book. *page 9* Kakata laifin mai nayi miki haka? Ko kin dena so nane............ Hajiya kaka kuwa cikin mamaki tace haba shalelena mai zai sa na dena sanki? Karfa ki manta kece farin cikin rayuwata fa. Zahra ta sake rushewa da kuka mai cin rai tare da zaman dirshan a qasa tana cewa, Kakata mai yasa kika had'a aurena da yaya mashkhur? Kaka kud'e wani laifi nai miki ne zaki hukun tani da auran yaya mashkhur ne? Ta qarasa maganar cikin kuka mai sauti. Hajiya kaka kuwa jiki ba kwari ta tsuguna a gabanta. Tana cewa haba zahra kinsan ai bazan tab'a yin abidda zai cuceki ba, kuma wlh da manufa mai kyau na had'a auran nan. Zahra ta zaro manyan idanuwanta tace wace manufa kenan? Hajiya kaka tace da manufa kala-kala zan gya miki amma ba yanzuba. Zahra kuwa wani saban kuka ta saki, ilham kuwa si faman bata haquri take. Da kyar hajiya kaka da ilham suka bawa zahra baki ta dena kukan. Amma duk da hakan zuciyar zahra batayi sanyiba. Jiki ba kwari ta tashi ta nufi toilet d'in kaka dan d'auro alwala. Tana futowa ta zura hijab d'in kaka dama dadduma a shinfid'e taka, ta fara lafulfinu. Tana kai wa ALLAH kukanta akan batin auran ta ita da yaya mashkhur. Ba ita ta idar da sallahr ba har sai da taji an fara kiraye-kiyarn sallahr asuba. Tashin ilham tai da hajiya kaka dan yin sallahr asubayi. Bayan ta idar da sallar asubayi wani bacci mai nauyi ya kwasheta........... ABDUL MAJID. Bashi ya tashiba sai kiran sallahr asubar fari. Yana tashi ya ga hannunsa yasha laidar qarin ruwa. Abin ya bashi mamaki sosaii a hankula ya zare allurar sannan ya d'aga kai dan kallan qarfe nawa. Wajan biyar saura ya gani. Shi a tinaninsa ma biyar d'in yamma ce sai da ya duba wayarsa sannan ya gane ta asubace. Salati yayi jiki ba kwari ya nufi hanyar toilet. Alwala yayi sanna ya futo. Yana fitowa ya fara rama sallolin da ake binsa. Yana idarwa yayi lazimi. Ji yayi zuciyarsa ba dad'i saka makwan zancan da dady yayi ne ya faradawo mai arai. Komai ya fara dawo mai tiryan-tiryan. Haka yay ta tunani kala-kala, ana cikin haka yaji kiran sallah alamun an tayar. Da kyar ya tashi jiki yana rawa ya fara bin sallahr, dan a halin da yake ciki bazai iya fita massallaci ba. Bayan ya idar ya koma kan bed zuciya ba dad'i haka dai bacci ya sake awan gaba da shi............ MURSKHUR............. Marshkhur kuwa bashi ya tashi ba sai da asubayi, sakamakwan kiran sallar da yaji shine ya tada shi. Haka ya tashi jiki ba kwari. Janyo wayarsa yayi ya kunna ta. Sannan ya kunna data. Yana kunna data Ko minti biyar baiyi ba ya sai ticket d'in airplane. Jirgin qarfe takwas zai bi, dan shi gani yake in bai koma RASHA ba yau bazai samu sukuni ba. Kuma ya d'au alwashin inde ya koma bazai dawo ba har sai an janye batin auran sa da zahra. Yana gama siya ya nufi toilet ya d’aura alwala, ya nufi massallaci. Bayan an idar da sallah ya da wo. Yana dawowa ya fara had'a kayansa da zai biqata a cikin trolley. Yana gama had'awa tsaf ya shiga toilet yayi wanka. Ai kuwa cikin rashin sa'a ya fama Ciwon hannun sa. A daddafe ya futo daga toilet d'in cikin azaba da rad'ad'i. Zama yayi akan bed sai da ya d'auki tsawan minti goma a zaune yana hutawa. Can yayi ta maza ya daure ya fara shiryawa. Yana gama shirya wa ya d'ora ruwan zafi ha hita. Bayan ya tafasa ya zufa a cup ya had'a shayi mai kauri, ya had 'a da cake ya fara ci. bayan ya gama ci ya fara shan magun guna da doctor ya bashi. wajan qarfe bakwai na safe ya gama shiryawa, sanna ya kama hanyar fita daga part d'in.... In ka cire zahra abdul majid marshkhur Kowa ya hallara a babban falan gidan akan draining table domin yin breaker fast. Itama ilham ta futo domin d'ibar musu abinci da za su karya ita da zahra. Rukkayya, rumaisa, amir, duk sun sha uniform d'in school. Suma su haidar da faruq sun shirya domin tafiya makarnta university. B. U. K. Dady ne ya kalli ilham da take d'iban dankalin turawa, tare da cewa ke ina uniform d'in naki kuma ina mamana take? Ilham tace zahra bata jin dad'i baza ta samu damar zuwa ba. dady ya nunfasa yace to ke sabida mai baki shirya ba ko kema ba zakiba? ilham tai shuru dan batasan amasar da zata bawa dady ba. Rukkayya kuwa cewa tai tindda 'yar gwal d'inta bazata ba ai itama baza taba. rumaisa ta qarb’e zancan da cewa dady ai in zahra bazata makaran taba itama ilham bata zuwa. kafin dady yayi magana sukaji sallama.......... Typing............ ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *FREE BOOK💜❤️💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA. Ina muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan ALLAH In kun karanta ku ringa comment......pls sabida hakan shi zai bani qarfin guwai cigaba da rubutawa💜❤️💜 Gamai buqatar littafin ADALILINTA sai yayi min magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. Free book ne bana kud’i ba. Now book on 2023. [11/06, 22:23] Maman Xuhra: Typing.......... “AALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Page 10* Kafin dady yayi magana sukaji sallama.......... mashkhur ne yayi sallam cikin qananin kaya tabbas yayi kyau sosai abinka da kyakyawa , hannunsa janye da trolley. Yana qarasowa qannansa suka fara gai da shi kamar haka, Good morning yaya marshkhur , yaya mashkhur barka da safiya. Haka suka ringa gai dashi yana amsawa fuska babu annuri. Bayan sun gama gai dashi shima ya fara gai da su dady. Ammi ina kwana, dady ina kwana, momy ina kwana, hajiya kaka ina kwana. Da fatan kun tashi lafiya. Haka yabi ya ringa gai dasu d'aya bayan d'aya, ko wanne yana amsawa cikin mamaki. Kowa fuskar shi ta cika da ayar tanbaya. Kowa so yake yaji mashkhur ina zai je da trolley. Dady ne yayi ta maza cikin da kakkiyar murya yace ina zaka haka da jaka da safiyar nan?. Mashkhur cikin dakiya da jarumta yace dady RASHA zan koma. Ammi kuwa gabanta fadad'uwa yayi sabida tasan halin mashkhur in ya tafi ba lallai ne ya DAWO nan kusa ba. Dady kuwa kallan sama da qasa ya watsawa marshkhur sannan yace da izinin wa zaka koma?. Mashkhur gabansa ya fad'i Sai da yayi jim kafin yace ba da izinin bakowa bah. Dady yace to bazaka koma ba yanzu sai qarshan watan nan. Man yan idan nunsa ya ware akan dady yana d’an zarosu, hakan ba qaramin kyau ya qaramai ba. Sanna yace dady ina da abu mai mahimmanci fa da zanyi acan. Dady yace ko menene ka sokeshi qarshan watannan zan d'aura auran ka da zahra. Mashkhur a gigice yace ehhyee yana sake zaro manyan idan nunsa alamain maganar ta raza nashi. Dady yace eee, Am!! Am!! Ma! Amma dady ai dana d’auka sai nagama karatuna na dawo Nigeria gaba d’aya za ai maganar auran. Dady yace to bah haka na tsaraba. Amma dady naga!! Katse shi dady yayi ta hanyar cewa Kai ya isa banasan jin komai da ka gareka kabi umarnina shine kwanciyar hankalinka. Mashkhur a zuciya ya juya ya koma part din da ya futo, cikin tashin hankalin da yafi najiya. A falan kuwa Maganar ta bawa kowa mamaki. Ita dai ammi taji dad'in hana shi tafiyar da dady yayi sabida tasan halinsa, in yatafi bashi da ranar dawo wa. Ita kuwa momy farin cikine ya tur niqeta, domin haqarta zata cimma ruwa. Hajiya kakama taji dad'in hakan sosai. Itama ilham wucewa tai jiki ba kwari, kuma tana godewa ALLAH da yasa ba a gaban zahra dady ya fad'i maganar ba, dan ta san zata iya qara shiga damuwa da matsanancin hali fiye da wadda taka ciki in taji maganar . Itama ammi tashi tai da flat ta nufi d'akin abdul majid domin kai mai breaker fast d'in shi. Dady shima tashi yayi ya tafi. Ita hajiya kaka haka. Suma 'yan makaranta tafiya sukayi amma bandda amir da yace bazai jeba tindda auntynsa bazataba. Momy ma cike da murna ta wuce d'akinta dan sanar da saratu abindda ya faru. Momy tana shiga d’akin ta’ ta lalubo wayarta ta dannawa saratu kira ta hau ringing, ringing biyu tai hjy saratu ta d’auka. Salamma’alaikum yaya halima an tashi lpy? Cewar saratu. Momy tace Wa’alaikissalam saratu labari mai dadi. Momy Ta fad’a tana murmushin mugu ta. Haba yaya ai kyabari mu gama gaisawa ko? Murmushi momy tayi tare da cewa hmm ai saratu bazan iya bari ba. To yaya halima bani nasha. Momy gyara zama tai tare da cewa kinsan mai yafaru yanzu kuwa? Aa sai kin fad’a. Waii yau da sanyi safiyar nan mashkhur ya had’a kayansa waii zai koma rasha, Rasha kuwa yaya amma dai baki bari ya tafiba ko? Dan Wallahi in ya tafi ba dawowa zai ba. Inafa aka bari ya tafi ai mahaifin sa ya hana shi zuwa yace sai an d’aura aure. Ahayye chass wlh aunty burunmu yana daf da ciki in aka d’aura auran nan. Hhhh ke dai bari saratu, amma yanzu ya kike ganin za’ai Dan kinsan halin mashkhur dataurin kai zai iyaguduwa ba da sanin kowaba. Nunfasawa saratu tayi kafin tace, ehh zai iya fatiya ba da sanin kowa ba amma kafin haka ta faru ke zaki hana. Amma taya zan iya hanashi hakan saratu? Haba yaya karki badani bana, ke da kike uwar d’akin sa, kin riga da kin mallake mashkhur duk abidda kikace dole yabi, karfa ki manta koh maganar iwarsa bayaji kamar taki. Ajiyar zuciya momy ta sauke tare da cewa hakane, amma kinsan mashkhur yana da tauri kai ba lallai ne ya yadda bah, tindda tun farko na dasa mai tsanarta a ransa. Ehh hakane amma ai lallab’a shi zakiya sai ki nunamai in ya aure ta UBANTA zaici. Ehh hakane fah wallahi kin bada shawara mai kyau, bari na bari ya wuce zuwa anjima sai naje na fara kitsa mai harsa ya yadda da auran. Yauwa yaya koke fa yanzu naji magna. Daga haka sukayi sallama. AMMI...... A hankula ta murd’a handil d’in qofar ta shiga da sallama. Akwance a bad ta hango abdul majid yana ta sharar bacci. Sauke ajiyar zuciya momy tayi tare da furta Alhamdulilah, dan harga ALLAH taji dad’i samu abdul majid ya samu bacci sosai. Qarasawa tai ta ajiye plate da cup d’in akan table. Doya da kwai ne acikin plate d’in cup d’in kuma shayine mai kauri ya sha madara da milo. Ta juya kenan zata fita abdul majid ya farka, cikin sanyayiyar murya ya kirata Ammina, ammi juyowa tai tana kallansa cikin kulawawa tare da cewa, Na am baban d’ana. Sunan da momy take kiran shi kenan, cikin murmushi da kulawa ta qarasa wajan sa. Zaunawa tai a gefan bed tare da cewa ya jikin naka? Ajiyan zuciya yayi ya gunqura ya zauna da kyar tare da cewa da sauqi ammi. Nunfasawa ammi tai tare da cewa yanzu mai yake damunka? Murmushin yaqe yayi tare da cewa ba abidda yake damuna ammi na samu sauqi. Haba baban d’ana dubifa yadda jiya zuwa yau ka zafge ka fita hayyacin ka amma kace ba abidda yake damunka? Hmm ammina ki dena tayadda hankalin ki na samu sauqi kawai rashin kwarin jikine ke damuna. Haba babban d’aya ba dole na ta yarda hakalina ba kana sa damuwa aranka, koh so kake ka d’orawa kanka ciwan zuciya da hawan jini?........... Typing......... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA, ina yi muku fatan Alkhairi. Kuma da fatan zaucigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.........💜❤️💜 *Dan Allah in kun karanta ku d’inga comment........pls, sabida hakan shi zai bani qarfin guwar cigaba da rubutawa.......💜❤️💜 Typing........... ADALILINTA💜❤️💜 AMINA BAYERO💜❤️💜 *Free book💜❤️💜 *Page 11* ,Ko so kake ka d’orawa kanka ciwan zuciya da hawan jini?............. Girkiza kai yayi tare da cewa kiyi haquri ammi insha ALLAH zan dena. Aaa ba zaka denaba ka dena nakeso kace, murmushi yayi tare da cewa na dena ammina. Yauwa ko kai fa, kayi sallar asuba koh? Ehh nayi, yauwa kaje ka wanke bakinka kazo kayi breakfast. Tom ammi, ba musu ya tashi jiki ba kwari kamar ya fad’i. Ammi kuwa da taga haka da sauri ta yunqura ta riqe shi, tare da cewa muje na raka ka toilet d’in. Tai maka mai tayi ya wanke bakinsa da fuskar sa sanna suka fito. Koda suka fito ita ta ringa bashi breakfast d’in a baki, cikin kulawa da qauna. Bayan ya gama ci ta fashi magani yasha ya sake kwanciya. _Mutane kenan basa tsoran ALLAH dubi yadda ammi take kula da d’an momy, amma ita momy tana can tana shiryawa d’an ammi makirci. Allah ya tsaremu da ai kata hakan. Ameen ya Allah.. Ko da ammi ta fita haka abdul yay ta juyi akan bed zuciyarsa ciki da damuwa, da kuma tinanin zahra a wane hali take yanzu. Da haka bacci ya sake awan gaba da shi. Wannan kenan. MASHKHUR............ Yana zuwa room d’in sa ya fad’a bed cike da takaici da baqin ciki. Wai shi dady zaiyiwa haka? Abidda yake ta furtawa kenan. Can kuma yayi shiru yana sauke ajiyar zuciya. Zurfin tinani ya tafi so yake ya nemawa kansa mafita tun kafin lokaci ya qure maii. Tina nine ya shiga fad’o ma kala-kala. Amma yafi amincewa da wandda zuciyarsa take ta Tunzira shi yayi. Zuciyar mashkhur tana ta tsara mai ya GUDU ya koma wata qasar da zama. Bayan wasu SHEKARU in an manta da maganar ya dawo. Kafin nan ma dady ya aurawa zahra wani. Haka yayi ta shawara kala-kala, daga qarshe ya yanke shawrar sai ya samu UWAR D’AKINSA, MOMY ta basi SHAWARA. Yasan baza tab’a bashi shawarar auran zahra ba. Ajiyar zuciya ya sauke sai yanzu ya d’an samu sukuni. Tashi yayi ya canza kayan jikin sa zuwa singlet da three kwata. Bayan ya kammala ya fara sana ar’ sa ta shan kwayoyi da magan mura, nan da nan idanunsa suka fara lumshewa alamun bacci. Lafiyar gado yabi ya kwanta. Bacci yayi awan gaba da shi.......... ZAHRA......... Haquri ilham take ta bata akan taci breakfast amam qiri-qiri taqici. Haba zahra wanna abidda da kikeyi bashi zai hana auran ki da yaya mashkhur ba haba sis dan ALLAH kici breakfast d’in nan koh kad’an ne. Haba tin jiya da safe raban da kici abinci Karki d’orawa kanki cutar olsar. Zahra da ta gaji da magiyar da ilham take mata, juya mata baya tayi tare da cewa ni ki rabuda ni bazanci abincin nanba wallahi kwarama cutar ta kamani na mutum. A razane ilham tace kaii wallahi bazaki mutuba in kika muzu zahra bazan iya rayuwaba, kidena fad’ar hakan. Ko rufe bakinta batayiba sukaji an turo qofar dakin. Ammi ce ta shigo bakin ta d’auke da sallama. Juyawa dukan su sukayi suna kallan ammin. Har suna had’a baki wanjan amsa mata sallamar. Qarasa wa tai indda suke zaune itama ta zauna a gefan bed d’in. Tana zama ilham tace yauwa ammai gwara da ki kazo, wallahi tin d’azu nayi-nayi da ita taci abinci taqi, Dan Allah ammi kiyi mata magana wai har haka tace gwara ta musu ta huta. Ammi da sauri ta kalli zahra tana zaro ido tare da cewa a uzubillahi haba mai sunan mamana, da bakin ki, kike fad’ar munanan kalamai kamar haka. Haba mamana ina haqurinki yake? Karki manta in qaddara ta samu bawa addu’a ya kamata yayi ALLAH ya yaye mai ba mumminan furiciba. Zahra wasu siraran hawaye ne suka zubo mata fuska duk ta kunbira, tayi jawur. Amma ammi kina jin dai abidda dady yace koh, Tafad’a murya a shaqe. Ammi tashi tayi ta koma kusa da zahra ta zauna sanna tace, naji abidda yace, amma kinsan ba yadda muka iya dole ne ayimai biyayya koh?. D’aga kai tayi alamin ehhh sannan ta fashe da kuka. Ammi nunfasawa tai tare da cewa banasan naga kina kuka mamana, ko so kike wani ciwan ya kamani ne?, da sauri zahra ta girgiza kai tana cewa haba ammi ki dae na fad’in haka insha ALLAH ba ciwan da zai kamaki. Toh zahra ya kike so nayi da mae zanji ne.nasan ke zakiji maganata, amma mashkhur kuna fad’a mai baji zai yiba sai dai yaji magar momy, ko kema so kike ki koma marajin magana ta kamar shi? Girgiza kai zahra tayi alamin a’a. Yauwa mamna kiyi haquri kinji, kisa ta wakkali a zuciyarki, Kuma ki cigaba da addu’a ALLAH zai gyara komai, ki dae na damun kanki, ko so kike ki b’ata ranar farin cikin ki, karfa ki manta nan da 1 week zaki saukar al qur’ani, kinga ai bai kamata ki b’ata lokacin farin cikin kiba ko?. Hakane ammi insha ALLAH na dae na kuma zanta addu’a ALLAH yasa a fasa auran. Murmushi ammi tayi tare da cewa in kuma alkhairi ne auran naku fah?. Zahra kuwa zaro idan ta tayi tare da cewa haba ammi ai kema kinsan ba alkhairi bane. Haba mamana ki dae na yanke zato, ai ALLAH yafi qarfin komai, yanzu dai ki zauna kici abincci kinji. Ammi nifa na qoshi. Ammi bata rai tayi tare da cewa mai kikaci da zakice kin qoshi? Ahh ammina karki fishi dani zanci. Yauwa koke fah. Ilham kuwa da take gefe tana sauraran su cewa tai au’ni ammi ba za’a rarrasheni naci abincin ba. Ammi kuwa harara ta watsa mata tare da cewa karki ci, mumurshi ilham tai tare da cewa zancima koh ba’a rarasheni ba. Dariya ammi tai tare da cewa da kin rufawa kanki asiri kuwa. Zahra kuwa cewa tai ni bari na rarrashe ki kici, tafad’a tana murmushi dole. Yauwa ‘yar uwata, bari nazo ki bani a baki. Sai da ammi ta tabbatar zahra taci abincci sosai sannan tabar bar d’akin. Zahra bayan ta gama cin abincci kwanciya tai a kan bed, har yanzu batajin dad’i zuciyar ta kawaii dauriya takeyi, haka tai ta tunanin kala-kala tana addu’o’i Azuciyar ta ALLAH yasa kar ayi auran daga haka baccin da taci bashinsa jiya da daddare ya kwashe ta. HAJIYA KAKA....... Bayan ta koma part d’inta shiryawa tai sanna ba bugawa malam Ibrahim ta sheida mai tana tafe. Bayan ta gama wayar ta fita farfajiyar gidan ta samu drive da yake kai ta unguwa suka fita. Hajiya kaka ina zan kai ki cewar malan bala drive. Wajan malam Ibrahim zaka kai ni. Tom shikenan. Daga haka bawandda ya sake cewa komai. Wajan tafiyar minti ashirn da biyar yayi kafin su qarasa. Hajiya kaka mun qaraso, tom bari na futa, tom hjy sai kin dawo. Da sallama hjy kaka ta shiga runfar kwanan malam Ibrahim. Amsa mata yayi fuska d’auke da fara’a tare da cewa hjy har kin qaraso kenan?. Ehh wallahi na qaraso. Tom ga wajenan kizauna ya fad’a yanai mata nuni da tabarmar da take shinfid’e a r wajan....... Yau kunga nayi 2 page ko. Daga yanzu 2 page zan d’inga ki muku posting . Sabida typing d’an yana yimin yawa, kuma na qara muku yawan pages d’in. Typing.......... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *free book* *Ina godiya da masoyana masu buqatar littafin ADALILINTA, ina yi muku fatan alkhairi. Kuma da fatan zauku cigaba da bibiyata harna saike littafin ADALILINTA........💜❤️💜 *Dan ALLAH in ku karanta ku d’inga comment........pls sabida hakan shi zai bani qarfin guwai cigaba da rubutu......💜❤️💜 *ga masu buqatar littafin ADALILINTA sai suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. Free book ne bana kud’i ba, kuma new book ne. New book on 2023 [11/06, 22:23] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing............... *Page 12* Tom ga wajenan ki zauna ya fad’a Yanar mata nuni da tabarmar da take shinfed’e a wajan............ Tom malam nagode. Sai da hjy kaka suka gama gaisawa da malam Ibrahim kafin tafara gabatar da abidda ya kawo ta. Yauwa malam Ibrahim dama jiya na sanar da kai abidda ya faru koh? Akan auran Muhmd da mai sunana. Kwari hjy fatima kin sanar dani, amma da fatan kinyi istaharar da kikace zakiyi? Eee nayi jiya da daddare. Yauwa tom da kikayi ya kikaji zuciyarki ta amince da aura. Kwari malam naji zuciya tayi sanyi kuma na qara son auran biyeda da. Masha ALLAH, kinga hakan yana nufin alkhairi ne, Amma hajiya fatima wani anzari ba guduba!! Malam Ibrahim Mai kake hangowa sanar dani. Ni dai a ganina ke da mahaifiyar yarannan Muhammad sai kun miqe tsaye da addu’a a kansa, dan kwata-kwata baya jikin hanyyacinsa. Dan Wallahi sammu da sihiri kala-kala ake mai so ake aga ya lalace gaba d’aya, a hakanma da sauqi. Hjy kaka gyara zama tai tare da sauke ajiyar zuciya sannan tace, kwaraii malam Ibrahim hakane dan so ake a lalatamim Muhammad ta qarfin tsiya, Kuma nida mahaifiyar sa harma da mahaifin kullum addu’a mukeyi, Wallahi ni nasan wacece take mai haka kuma da zan iya rabasu tun kafin su shaqu da tini na rabasu amma duk da hakan Allah yafi qarfin tah . Kuma da akwai ranar tonan asiri. Hakane Hajiya fatima dan gaskiya sai kun miqe tsaye akan Muhammad. Kwari malam Ibrahim shiyasama nake san had’a auransa da zahra. Kuma so nake in zai koma rasha ya TAFI DA ZAHRA. Jinjina kai malam Ibrahim yayi tare da cewa amma hjy fatima bakya ganin za’a iya samun matsala, in yatafi da ita. Kuma nagama a gaban ku ba raga mata yakeba zalintatta yake ina da sun bar gaban ku sun tafi wata uwa duniya. Gaskiya ne malam Ibrahim. Kuma abidda yasa nake so zahra ta auri mashkhur harya tafi da ita shene, sabida inaso a dalilin zahra ya shiryu kuma ya dena duk wasu munanan halaye da yakeyi. Kaga zahra maca ce mai ilimi da tinani Ga haquri, Inaso tayi ammfani da ilimi ta na addini wajan gyara munanan d’abi’un sa, duk da dae nasan abin da kamar wuya amma indae zamu riga addu’a komai zai zo da sauqi. Hakane hajiya fatima ai ba abidda yafi qarfin addu’a. Kuma insha Allah zanyi mai addu’ar da bazai iya cewa bazai tafi da zahra ba. Yauwa malam Ibrahim hakan yayi kyau sosai. Kuma in tafiyar tazo kusa kizo da zahra ko kuma ke da kanki gizo. zan bata wasu addu’o’i da zata ringayi ko suntafi can, insha ALLAH in dae tanayi zuciyarsa zatayi sanyi a hankali zai fara rage munanan halayan sa, kuma duk asiri da sammun da aka yi mae zai fara karyewa. Yauwa malam Ibrahim ingodiya, yanzu nawane kud’in sadakar da zan bayar.? Haba hajiya fatima ai Muhammad kamar jikane a wajena ki dae na yimin godiya, kuma ni da kud’i na zan masa sadaka. Haba malam Ibrahim kabari zan biya, ta fad’a tare da janyo jakarta, ta bud’e ta curo 50k ta ajiyewa malam Ibrahim tare da cewa dan Allah ayi haquri da wannan. Haba hajiya fatima nace ki barshi ai mun dad’e a tare tsakanina dake ba biyan wani kud’in aiki kina kyautatatin sosai hajiya fatima Nima ai sai ki bari na kyautata miki koh? Aa wlh malamu Ibrahim ai bazan tab’a biyan ka abidda kakemin ba. Ta fad’a tare da miqewa tsaye tace tom malam Ibrahim ni zan wuce gida. Tom Hajiya fatima ALLAH ya Tsare hanya ya kiyaye, kuma ya shirya mana ‘yaya da jikiko, kuma a dage da addu’a insha ALLAH, ALLAH zai yaye mae. Ameen malam Ibrahim, insha ALLAH zamu dage da addu’a. Daga haka sukayi sallam. Ta qarasa wajan drive suka wuce gida. Bayan hajiya kaka taje gida tayi wanka ta wuta ta wuce part d’in ammi. Tana qarasawa bakin qofar ammi ta fara nock. Daga ciki taji ammi tana cewa ashigo. A hankula ta fara murd’a handle d’in qofar ta shiga. Tana shiga taga ammi akan sallaya da alama sallah ta idar. Amir kuwa da yake ta tsalle- tallansa akan gado da gudi yazo ya rungume kaka. Dariya kaka tayi tace mai qiriniya, shima dariya yayi kafin yace ina alawata kinsiyo min?. Kaka tace aa bansuyo mah, kwab’e baki yayi alamin zai yi kuka tare da cewa sabida mae baki siyomin ba?. Sabida kanayin b’arna da qirinniya, kuka ya farayi tare dacewa na dae na. Murmushi hjy kaka tayi tare da cewa da wasa nake mah ka dae na kuka gashi na siyo maka, ta fad’a tare da miqa mai laidar hannunta. Da murna ya karb’e tare da cewa bari naje wajan aunty zahara musha tare. Yana gama fad’ar haka ya fita da gudu. Daga hjy kaka har ammi sai da sukayi dariya. Kafin ammi tace hajiya sannu da shigowa ki zauna mana. Gefan gado hjiy kaka ta samu ta zauna kafin tace, sannu da gida gaskiya maryam ina mamakin shaquwar da take tsakanin amir da zahra. Duk gidannan ba wandda amir yakeso fa kamar zahra. Murmurshi ammi tayi sannan tace nima hajiya naga hakan fa gaskiya sun shaqu sosaii. Tom Masha ALLAH, ALLAH ya barsu tare, cewar hajiya kaka, ammi tace Ameen. Sae da hajiya kaka tayi shiru na wasu lokita kafin tace yauwa maryam dama nazo ne muyi wata mahimmiyar magana. Ammi gyara zama tayi ta mai da hankalinta wajan hajiya kaka tare da cewa inajinki hajiya, mai ya faru?. Ehhh dama akan mashkhur ne nakeso muyi maganar. Tom hajiya inaji. Maryam dama inaso ki dage da yiwa mashkhur addu’a akan wadda kikeyi, koh ya rage munanan halansa. Sunkuyar da kai ammi tayi tare da cewa, Wallahi hajiya bansan mai yake damun yaran nan ba kullum cikin addu’a nake mae amma abin kamar gaba yake sakeyi, koh shekaran jiya dana shiga bed room d’insa, samunshi nayi a bige sai bacci yake ga kwalaban kwayoyi da totalin, maganin mura a baje akan table, Gashi yanzu koh na gayamai magana baji yake ba, wai yanzu nida d’ana ban isa na gaya mae mgana yajiba sai dae kishiya tace zata gaya mae yaji. Kuma duk irin laifin nan da yake ai katawa tai ta goya mai baya bata ganin laifin sa, ta qarasa maganar tana zubar da zafafan hawaye.............. Wanna page d’in na sadaukar da shi ga pretty💔💔💔🥰🤗☺️. Karfa kuce nayi sanka abidda yasa na sadaukar da shi ga pretty💔💔💔 sabida kullum innai posting sai tayimin comment........ Sai ku biyoni page na gaba kuga wa zan sadaukarwa🥰... Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA, Ina yi muku fatan alkhairi. Kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan Allah in kun karanta ku d’inga comment...........pls. Sabida hakan shi zai bani qarfin guwar jigaba da rubutawa.💜❤️💜 Typing............ ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Free book.💜❤️💜 Typing.......... *Page 13* Ta qarasa maganar tana zubar da hawaye....... Nunfasawa Hajiya kaka tai tare da cewa haba maryam yanzu in kina zubarwa da Muhammad hawaye ai qara lalacewa zai yi. Gaskiya bana san ki d’inga kuka. Share hawayanta ammi tai tare da cewa Wallahi hajiya in banyi kukan nan ba bazan samu sauqi ba. Kiyi haquri maryam. Kuma bari nagaya miki wani abu da baki saniba Wallahi mashkhur ba a cikin hayyacinsa yake wanna abubuwan ba . Da sauri ammi ta d’ago tana cewa ba’a cikin hayyacinsa yake ba hajiya mae ke damunsa?. Jinjina kai hjy kaka tayi tare da cewa maryam tunba yau ba nasan Muhammad ba’a cikin hankalin sa yake ba. Kuma da banyi niyar na gaya mikiba so nake nabar zancan iya zuciya ta amma tindda naga kina shiga ma wuyacin halin na yanke shawarar in gaya miki. Tabbas duk abidda Muhammad yake ba yin kansa bane bah, asiri da sammu ne kawaii ke d’a wainiya da shi. Zaro ido ammi tayi tare da dafe qir jinta, tana cewa asiri kuma hajiya?. Jinjina kai hajiya kaka tayi tareda cewa kwarai maryam asiri ne. Innalilahi’wa’inna’illahirraji’un hajiya yanzu wazai iya yiwa mashkhur wannan muguntar haka?. Girgiza kai kaka tayi tare da cewa karki damu da sai kinsa wa yakewa Muhammad asirinnan kawai dai ki dage da yi mai addu’a. Harga ALLAH hajiya kaka tana so ta gayawa ammi, momy ce take wa mashkhur wanna aikin amma bazata iyaba. Sabida bataso a samu sab’ani a tsakaninsu, kuma bata so ta raba kan matan d’anta, bugu da qari kuma bata san had’a fadan da zai ta da hankalin family d’in gidan. Maganar ammi ce ta dawo da hajiya kaka zurfin tinanin da ta shiga, Hajiya dan ALLAH ki gayamin wa yake yiwa d’ana mugun asirki haka?. Tana tanbaya hawaye na zubo mata. Kiyi haquri maryam ranar tunan asiri zatazo zaki sani nan gaba. Kuma bana sanki qara tanbaya ta akan sanin waye kewa Muhammad asiri, kuma ko da wasa karki gayawa mahaifin muhammad maganar nan koh wani can daban, inaso wannnan maganr ta zama sirri a tsakanin mu, Kuma ki dage da yiwa Muhammad addu’a komai zai sai-sai ta. Kuma ki dae na sa damuwa a zuciyarki, ko wane d’an adam da akwaii tashi irin qadda rar, kinjini koh?. D’aga kai ammi tayi tare da share hawayan fuskar ta, tace insha ALLAH hajiya zan dage da addu’a, Dama ni ina tantama da canzawar mashkhur lokaci guda ashe asirine. Hakane maryam ke uwace addu’a uwa bata fad’uwa qasa banza insha ALLAH watarana sai labari. Haka Hajiya kaka tai ta rarrashin ammi har sai da zuciyarta tai sanyi. San nan ta koma part d’inta......... WANENE ALHAI ABUBAKE WATO MAHAIFIN MASHKHUR?. WACECE AMMI?. WACECE MOMY?. MAE YA KWAWO QIYAYYA MAI ZAFI TSAKAIN MASHKHUR DA ZAHRA?. MAE YA KAWO SOYAYYA MAE ZAIFI TSAKANIN ABDUL MAJID DA ZAHRA?. WACECE ZAHRA?. Ku biyoni domin ku sami amsoshin tanbayoyin nan. SHAKARUN BAYA DA SUKA SHUD’E........ Wanene Malam Muhammad? wato mahaifin alhaji abubakar. Malam Muhammad cikakkyan d’an garin kano ne. Yayi karatin arabi da bako. Amma karatin arabi yafi yawa’ a kan na boko. Iya scondry suchool ya tsaya a boko, b’an garan karatin muhammadiya wato islamiya, yayi karatu mai zurfi, yayi saukar al Qur’an da wasu littatafan addini. Malam abubakar cikakkyan d’an kasuwa ne. Yana da babba shago a kwari. Kuma yana da azziki dai-dai gwar-gwado. Mahifinsa da mahaifiyarsa su biyu suka haifa shida qan warsa sadiya. Malam ya had’u da hajiya fatima wato hajiya kaka, ranar wata asabar sunzo siyayya shagwan su. Kuma cikin qanqanin lokaci suka saba da juna, har aka fara maganar aure. Hajiya fatima (hjy kaka) Iyayan ta haifafun‘yan KADUNA ne. Amma ma zauna kano ne. Wato a kano suke zaune. Mahaifin hajiya fatima yana da rufin asiri dai-dai gwargwado. Sanar sa shine ya fitar da shinkafa zuwa wasu garuruwan. Kuba su biyu ya haifa ita da qanwarta SUMAYYA. Wannna kenan. Maganar auran Hajiya fatima da malam abubakar ta kankama. Kuma ankai kud’i da lefe, biki ya rage sauran sati d’aya. Ranar asabar aka d’auran auran hajiya fatima (hjy kaka) da malam abubakar. An kai amarya d’akin ta lafiya. Tom haka hajiya fatima da mijinta malam abubakar zuka zauna cikin zaman lafiya da farin ciki. Shekararsu d’aya da aure ALLAH ya azirta su da d’a namiji wato Alhaji Abubakar (DADY). Zoka ga farin ciki a wajan malam abubakar. Ranar suna dady yaci sunansa abubakar. Haka hajiya fatima tai-ta rainan sa cikin kulawa da qauna. Hajiya fatima bata sake haihuwa ba sai bayan shekaru biyar. Bayan shekara biyar ta sake haifan d’an ta umar faruq. Alokacin dady ma ya faru zuwa makaranta. A boko yana prym 1. Shima yayi farin ciki sosai da haihuwar hajiya fatima, sabida yana san qani. Haka hjy fatima tai-ta rainon yaranta tana basu tarbiya mai kyau. Kuma malam Abubakar yana nuna musu soyayya komai ya samu nasune. Duk abidda suke so yana siya musu. Sai da haiya fatima tai wata shekara biyar d’in kafin ta qara samun haihuwa, Ta qara haifar d’anta namiji. Kuma ranar suna yaci sunansa musa. Bayan hajiya fatima ta haifi musa da sati biyu, qan warta ta sumayya ta haifi kyakyawar ‘yar ta mace, wato AMMI. Ansha suna sosaii kuma ranar suna ammi taci sunanta maryam. Haka hajiya fatima da qanwarta sumayya sukai ta rainon ‘ya’yansu cikin kulawa. Bayan shekara d’aya da wasu watanin hajiya fatima ta yaye musa. Alokacin dady yana da shekar goma sha d’aya (11), Qaninsa umar yana da shekara biyar, shi kuma musa yana da shekara d’aya da wata biyu. Bayan ta yaye musa qanwarta sumayya wato mahifiyar ammi, itama ta yaye ammi kuma ta kawowa hajiya fatima Wato hjy kaka yaye. Haka hjy fatima ta kulawa da musa da ammi. Bayan an kawowa hjy fatima yayen ammi da sati d’aya ALLAH yayiwa sumayya wato mahifiyar ammi RASUWA. Zokaga tashin haankali da firgici a wajan dangi, musamman ma hajiya kaka tafi kowa jin mutuwar nan. Bayan an share makoki hajiya kaka ta qeqashe qasa tace ita zata riqe ammi, tundda sumayya ita ta bawa hajiyar ta tun kafin ta rasu. Ba yandda aka iya haka aka bata duk da mahifin ammi bai so hakan ba, sabida ammi ce kawaii ALLAH ya azirtashi da ita, ita ka d’ai sumayya ta haifa mai. Haka hajiya kaka ta d’auki ammi da had’a da musa tai ta rainonsu tana basu kulawa. Tun ammi tana kuka akan rashin ganin mahaifiyar ta sumayya harta haqura ta dae na. Haka ta d’inga ganin kamar hajiya kakace mahifiyarta sabida tsananin kamar da sukeyi da sumayya........... Wannan page d’in na sadaukar da shi ga ~ummu Abdullah🌹🌹🌹😘 sabida itama kullum in nayi posting sai tayimin comment........ ga wadda yasan yana yimin comment kullum yaga ba sa d’aukar mai da page ba tom yayi qauri zan yimae. ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO❤️💜❤️ *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. ina yimuku fatan alkhairi. Kuma da fatan zauku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA. *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment........pls, sabida hakan shi zai bani qarfin guwai cigaba da rubutawa.💜❤️💜 *Ga masu buqatar littafin ADALILINTA, sai su biyoni ta wannnan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. Kuma free book ne bana kud’ib, new book. New book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........... * Page 14* Haka ta d’inga ganin kama hajiya kakace mahaifiyarta sabida tsananin kamar da sukeyi da sumayya............. “Tom haka rayuwa fa tai’ ta juyawa ammi da musu suka qara girma, dan harsun fara zuwa makaranta. In kaga ammi sai ka rantse yan biyu ne “iita da musa, sabida kamar da suke. Dama musa kamarshi d’aya da hajiya kaka. Ammi ta shaqu da ‘yan uwanta sosai musumman ma, musa dan koh abinci tare su keci . Suma su dady da umar haka suke son ammi sosai koh abu suka samu ita suke kawowa. Dan har kud’insu suke cirewa su siya mata abu. Musamman ma dady da yake a lokacin ya girma zai’ yi shakara sha biyar. Ban garan malam Muhammad mahifin su dady, kuwa duk ya fifita ammi ga duk ‘yayansa dan kamar shi ya haifeta. Hakan ba qaramin dad’i yayiwa hajiya kaka da danginta ba. “Toh haka rayuwa tai, ta juyawa, cikin farin ciki da sab’a nin haka. A halin yanzu duk yaran Hajiya kaka sun girma. Dady zai’yi kimanin shekara 24, qaninsa umar zai yi shekara ashirin, shikuma musa da ammi zasuyi shekara 15. A lokacin dady ya zama cikakkyan d’an kasu Kuma gashinan yana daf da kammala karaintin sa, sabida yayi karatu mae zurfi. Ana cikin haka bikin ‘yar aminin malam Muhammad wato malam balarabe ya tashi. Aminin mlm Muhammad ne sasai koh kasuwacin su tare sukeyi. Alokacin bakin ‘yar aminnin dady ya gabato, ya rage saura ‘yan kwanaki kuma ya kasance ba a garinnan za’ai bikin ba. Acan Adamawa za’ai,, dama aminnin malam balarabe d’an garin adamawa ne. Alokacin hajiya kaka bata da lafiya, dan haka aka yanke shawarar za’a bar hajiya kaka da ammi a gida, za’a tafi da qanwar malam Muhammad wato sadiya. Alokacin dady yana da jarabawa A jami’a dan haka shima baza’a da shiba, sai dae a tafi da su umar da musa, da kuma qanwar malam Muhammad, sadiya. Ranar jumm’a bayan sallar jumma’a suka kama hanya zuwa adamawa. Basu suka isa adamawa ba sai da daddare. Washe gari asabar aka sha d’aurin aure. Ranar asabar malam Muhammad da sadiya qanwarsa da kuma umar da musa suka shirya domin dawowa kano. Sun sha tsaraba kala-kala ga karamci da aka yimusu. Haka suka kama hanyar dawowa kano. Suna tafiya a mota sun kusan shugowa garin kano, Ai kuwa motar su tayi karo da tifa. INNALILLAHI’ WA’INNA’ILLAHIRRAJI’UN. Ai duk cikin mutanan matar nan ba wadda yayi rai duk sun mutu. daga cikin su kuwa harda malam Muhammad da sadiya qanwarsa gasu umar da musa. Kaii zo kaga tashin hankalin da ba’a samasa rana. Mutur nan ta girgiza hajiya kaka dasu ammi. hjy kaka kuwa da ammi har zuwa dady ba wandda bae yanke jiki ya fad’a ba, da yaga gawar su musa. 6an garan mahaifiyar mlm Muhammad da sadiya kuwa tundda taga gwarai ‘ya’yanta da jikokonki zuciyarta,ta buga ta fad’i qasa matacciya. Innalillahi’wainna’illahirraji’un. Ai ranar dangi da ‘yan uwa da abokan arziqi sun girgiza sosai. Dama mahaifin malam Muhammad ya jima da rasuwa. Haka aka share makoki ciki tsananin rashi da tashin hankali. Ban garan hajiya kaka bata cewa umm bare aa. Tun lokacin da ta far’fad’o batayin magana sae dae tabi kowa da ido. Ko addu’a ma a zuciyarta takeyi. In ta zauna a waje bata mosti inndai ba lokacin salla ne yayi ba ko kwanciya za tai dan ko ta kwanta ma bata iya bacci. Ban garan dady kuwa shima mutuwar ta girgiza shi yayi kuka har sae da hawayan sa suka dae zuba. A bisa dole ya fara danne mutuwar dan ya rarrashi mahifiyarsa da qanwarsa ammi. Itama b’an garan ammi abin ba’a cewa komai dan taqi ci taqi sha kullum zan canta musa, umar, babansu. Daga ammi har hajiya kaka sai dady yayi musu dole suke samu susa abincci abakin su, haka yay ta rarrashinsu da basu haquri da nuna musu ALLAH ne ya basu su musa, kuma ALLAH ne ya karb’a abinsa, dan yafimu son su. A hankula ahankula su hjy kaka da ammi suka fara warewa. Malam balarabene aminin dady ya d’auki duk wata d’awai niya gidan malam Muhammad. Kama daga abinci kud’in makarntar ammi, da kuma kula da karatin dady. Duk da kuwa malam Muhammad ya barwa su hajiya kaka kud’in da dama. Haka rayuwa tai-ta, juyawa, hajiya kaka tana ta kulawa da ragowar yaranta dady da ammi. Musamman ma ammi, tundda a lokacin dady ya girma sosai. Bayan mutuwar su musa da shekara guda, dady ya gama karatun sa. Amma dae yafi mae da kankalinsa wajan kasuwanci. Dan a halin yanzu ya zama babban d’an kasuwa, dan yabud’e manya-manya shaguna a kasuwa daban-daban. Kuma a lokacin ne ALLAH ya jarafci Dady da san ammi. Shima kansa dady yana mamakin yadda ya kamu da san ammi lokaci guda, duk da yana yimata kallan qanwarsa uwa d’aya uba d’aya. Alokacin ammi ta girma ta zama ‘yan mata, za tai kimanin shekara sha shida (16 years) shi kuma dady zae yi ashirin da biyar (45 years). Ammi kyakyawa ce sosai, black beauty ce. Tana da tsananin kyau sosai yadda duk wandda ya ganta sai ya kyasa. Shi kuma dady farine tas dan kamarsa d’aya da malam Muhammad bata indda ya baroshi. Ita kuma tana kama da mahifiyarta sumayya, shiyasa kamarsu zato d’aya da hjy kaka. In dae kaga hjy kaka saeka rantse ita ta haifi ammi. Tun dady yana iya boye soyayyar ammi a ransa harya dae na b’oyewa, yanzu afili yake nuna mata soyayya. Hajiya kaka dae tana ganin su amma ta zuba musu ido. Dady kuwa sae da yayi nasarar sace zuciyar ammi. Ita yanzu duk duniya ba wadda take so kamar dady. Ta dae na kula kowa bata jin kowa a zuciyarta sai dady. Dady da kansa ya samu hjy kaka ya sanar da ita yana san ammi kuma ta aura mae ita. Hajiya kaka kuwa tace sae ammi ta yadda zata bashi ita. Kuma sai taji ta bakin ammi. Ai kuwa haka akayi hjy kaka ta samu ammi da maganar. Duk da kunyar ammi sae da ta futo ta fad’awa hjy kaka itama tana san yaya abubakar. Hajiya kaka ba qaramin farin ciki tayi da jin haka ba. Dan haka takanas ta kano, taje ta sanar da mahifin ammi da sauran ‘yan uwa. Mahifin ammi kuwa yayi na’am da murna sosai kuma yace ya bawa hajiya kaka wuqa da nama tindda kamar ita ta haifi ammi ita za tai iko da ita. Bayan mutuwar mahaifiyar ammi baban ammi ya qara aure, kuma harya samu ‘yaya shidda. Uku maza uku mata............. Wannan page d’in na sadaukar da shi ga twins wato hassana da hussaina becos i like yours, 🥰kuma suna yimin comment........ Typing....... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Free book💜❤️💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar wannan littafin na ADALILINTA, ina yi muku fatan alkhairi. Kuma da fatan zaku cigba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan Allah in kun karanta ku d’inga yin comment....... pls. Sabida hakan ne zai bani qarfin guwar cigaba da rubutawa.💜❤️💜 ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *Page 15* Bayan mutuwar mahaifiyar ammi baban ammi ya sake aure, Kuma harya samu ‘yaya shida uku maza uku mata.......... ‘Yan uwama da abokan arziki sunji dad’i maganar, auran dady da ammi, kuma sun amince. Kamar wasa-wasa sai gashi an fara qoqarin bikin ammi da dady. Biki ya qarato kai har, an kai kud’in auran ammi gidansu mahaifinta. Dady kuma ya had’a wa ammi lefe na bajinta, na azo a gani. Biki ya rage saura sati d’aya. Hajiya kaka ta siyarwa ammi kayan d’akin na bajinta. B’an garan mahifintama haka. Shima dady ya siyar mata, abun dai ba’a cewa komai har sae da kaya d’aki da na kicin, sukayiwa ammi yawa. Ranar asabar aka d’aura auran Abubakar da Maryam, wato dady da ammi. Ai kuwa anyi biki nagani da fad’a anci ansha, kuma an gama lafiya. Ankai amarya d’akain mijinta. Dady da ammi sunyiwa hajiya kaka magi ta biyosu su zauna tare, amma hjy kaka ta qeqashe qasa tace bazataba ita a gidanta zata zauna. Dady kuma dayaga haka ya d’auko mata ‘yar aiki tana tayata zama. 6an garan dady da ammi ku suna zamansu lafiya kuma suna shan soyayyar su. Bugu da qari dady yana kula da ammi yadda bakwan zato. Duk abidda takeso shi yake mata wadda bataso kwa ya barshi. Ko da baki ammi ta nuna abu indai tana so sai dady ya siya mata. Itama ammi tana kula da mijinta tana nuna mae qauna sosai, koh kad’an bata bari ransa ya b’ace. A ta qaice dai suna kula da junnan su suna bawa junansu kuwala sosai. Haka rayuwa tai, ta juyawa,kuma ammi da dady suna cikin farin ciki. Har kulluma basa gajiya da yiwa hajiya kaka magiyar ta dawo, ita kuma bata gajiya da ce musu su rabu da ita, a gidanta bazata dawo ba. SHEKARA D’AYA. Sai da ammi da dady sukayi shekara guda suna shan soyayyar su sannan ammi ta samu ciki. Hmmm zo kaga murna da faran ciki a wajan dady. Dady ya kasa tsaye ya kasa zaune sabida farin ciki. 6an garan hajiya kaka itama tayi murnada faran ciki sosai . Haka dady da ammi sukai ta rainon cikin nan cikin kulawa da qaunar juna. Dady dae ko tsinke baya bari momy ta tab’a. Kulawa yake nunamata fiye da farkwan auransu. Wataran ma qiri-qiri zai qi fita wae zama zaiyi ya kula da ita. Haka su kai ta rainon cikin har watan haihuwarta ya shigo. Lokacin da cikinta ya shiga watan haihuwa hajiya kaka ta tattaro kayanta, ta dawo domin kula da ammi kafin ta haihuwa. Ammi dae yanzu cikin ya girma haihuwa ko yau ko gobe. Ranar wata alhamis da daddare ammi ta fara naquda. Haka dady da hajiya kaka suka d’auke ta, izuwa azibiti ankali a tashe. alokacin wajan qarfe biyun dare ne. Ana kaita asibiti aka shiga d’akin haihuwa da ammi. Dady kuwa da hajiya kaka suna daga waje suna tayiwa ammi addu’a ALLAH ya sauketa lafiya. Suna cikin wannan hali a lokacin ba afi minti Ashirin ba sukaga likita ta futo fuska d’auke da fara’a tana cigiyar wanda suka kawo ammi. Har dady da hjy kaka suna had’a baki wajn cewa ga munan lafiya dae koh? Ta saukane. Mumushi likitan tayi tare da cewa Congratulations. Allah ya sauketa lafiya ta samu d’a namiji. Ai tana rufe bakinta dady ya kalli gabas yayi sujjada yana godewa ALLAH. Itama kaka hamdala ta shiga yiwa Uban giji. Ai kuwa likin tasha tukuici a wajan dady. Daga haka ta karb’i kayan baby ta shiga ciki. Batafi minti goma ba ta futo hannunta d’auke da baby. Tana karasowa ta miqawa dady. Yasalam abidda dady ya iya furta kenan lokacin da yayi tozali da kyakyawar fuskar baby. Farine tass har wani ja yake. gashi kyakyawa na ajin farko. Ko su kansu likitocin da suka karb’i haihuwar ammi sai da suka, jinjina kyau da hallita irin ta baby. Ga shinan koshashe kuma lafiyayye abiddai ba’a cewa komai. Sabida inna tsaya gaya muku irin kyan baby nan zamu iya kwana😁. Washe gari da safe da aka duba ammi da babyn ta akaga lafiyarsu lau aka sallame su. Nan da nan ‘yan uwa da abokan arziki aka cika gidan, daga wanna ya fita sae wannan ya shigo. Duk wadda yayi tozali da babyn ammi sai ya tofa al barkacin bakinsa sabida tsananin kyawunsa. 6an garan hajiya kaka kuwa baki yaqi rufuwa sae murna take tayi jika. Dady kuwa jikinsa sae rawa yake shine siyo wannan siyo wannan. Haka hajiya kaka tai, ta kula da ammi da babyn ta har ranar suna tazo. Ranar suna kuwa baby yaci sunan kakansa wato mahifin dady, mijin hajiya kaka kenan. Yaci suna shi MUHAMMAD ake mai kara da MASHKHUR. Anci ansha harda masu guzirin abincci. Gaskiya koni amina bayero na shaida kud’in dady sunyi kuka a sunan Muhammad mashkhur. Sabida dady raguna hud’u ya yanka wa mashkhur na suna. An gama suna lami lafiya kowa ya koma gidansa. Hajiya kaka kuma ita, ta zauna takewa mashkhur da ammi wanka. Wata irin kulawa dady da kaka kae harma da ammi suke bawa mashkhur dan ko quda basa so ya zo indda yake. Barema suji kukansa ai nan hankulansu zai tashi. Kwata-kwata Basa bari ko quda ya ta6a mashkhur. A haka dae sukayi arba’in suka yada wanka jego. Bayan an gama wanka jego da sati d’aya hajiya kaka ta tattara kayan ta zata koma gidan ta. Ba irin magiyar da dady da ammi basuyiwa hajiya kaka akan ta zunaba. amam ta fafire tace sae ta koma gidan ta. Haka hajiya kaka ta koma ba’a san ransuba. Itama hajiya kaka kanta bataji dad’in tafiyar taba sabida yadda take son mashkhur. Haka ammi da dady sukai ta rainon mashkhur cikin kulawa. Amma hajiya kaka duk satin duniya sai tazo duba jikanta mashkhur. Haka ammi da dady zasuyi ta yiwa hajiya kaka dariya da sha qiyanci, wae taqi ta dawo ta zauna dazu amma duk sati tana kan hanya zuwa. Yanzu mashkhurwatan sa biyarda haihuwa. yayi qiba yayi mulmul, zallar madarar kyaun sa ya sake futuwa. Yara har rububin d’aukar sa suke. Ammi kuwa bata bari a d’auki mashkhur sabida bakin mutane yayi mae yawa kowa ya ganza sai ya yaba kyan sa. kullum sai ammi ta tofeshi da addu’a tsari sabida baki da mayu. Hajiya kaka kuwa da taga baza iya ba tattaro kayanta tai ta dawo gidan su ammi. Sabida irin sandda takewa mashkhur kullum zancansa da tinaninsa take. Haka ta dawo ta cigaba da ba shi kulawa. Gaskiya mashkhur yana shan gata sosai duk da kuwa bae girma ba. Hajiya kaka dae ta dawo gidan su ammi da zama. Kuma haka suka cigaba da zamansu cikin faran ciki da qaunar juna Shikuwa mashkhur kullum kyansa qara bayyana yake, yana girma yana qara kyau. Ga wayan tsiya. Mashkhur wayo ne da shi sosai........... Wannan page d’in na sadaukar da shi ga meenah Muhammad. Kullum in nai posting tana yimin comment............ Typing......... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. ina yi muku fatan alkhairi. Kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment...... pls. Sabida hakan shi zai bani qarfin guwar jigaba da rubutawa.💜❤️💜 Gamasu buqatar littafin ADALILINTA da nayi posting su gani kuma su karanta.sae suyimin magana ta wannan Number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira. Kuma littafin free book ne bana kid’i ba. New book. On book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️❤️ BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........... *page 16* Yana girma yana qara kyau. Ga wayan tsiya, Mashkhur yana da wayo sosai...... Tun yana yaro haka yake da wayo, baya yadda kwata-kwata wasu su d’auke shi in dae ba ammi da dady ba sae kuma hajiya kaka, daga su baya bari wani ya d’auke shi. Kuma bashi da kuka sosai, gashi baya tsoran shan magani komai d’acin sa. Ba abidda yake bawa mashkhur tsoro. In dae kaga mashkhur yana kuka tofa ba qaramin abu a kae mae ba. Ko kuma wasu ne suka d’auke shi. A ta qaice dae tun yana yaro yake jarimi. Toh haka rayuwa taita juyawa mashkhur yana qara kyau da wayo, kuma kullum girma yake qarayi. A halin yanzu dae mashkhur yayi shekara d’aya (1 years). Harya fara qoqarin tafiya, kuma yanzu baya yadda yasha nono sai dae a bashi madara ko costom, ko dafafan kwai ko kifi da dankalin turawa. ko kuma inyaga su ammi suna cin abinci yay ta zura hannu shima yana d’an ci. Jikinsa yayi wani irin luwai-luwai. Sai dae kawai d’an ya rage haske fata ba kamar yadda haka haifeshi ba. Farine amma ba kamar da ba. Fata shi har wani kyalli take sabida tsabar jin dad’i da hutu. Yanzu dae mashkhur ya yaye kansa ya dae ba shan nono. In ammi ta bashi bama yasha a dole ta haqura itama ta yaye shi ga bad’aya. Ban garan kasuwanci dady kuwa sae bud’ewa yake dan yanzu dady ya zama babban d’an kasuwa. Yawanci duk wasu states-states d’in Najeria ya bud’e shago, dady dae yayi suna sosai. Alokacin ne tafiya ta kama dady “zuwa kaduna domin yin wani mitten da wasu baqin turawa a kaduna da yake yana da manyan shaguna a can. In ya tafi sati d’aya (1 Week) zai yi acan. Ranar asbar da safe dady yabi jirgi kaduna. Bayan sunyi sallama da hajiya kaka da ammi, ya tafi ciki da kewar mashkhur d’ansa d’aya tilo. Bayan dady ya sauka garin kaduna ya kama musu hotel shida baqin sa turawa. Dady kwanan sa d’aya a kaduna bakin sa suma suka qaraso. Kuma washe gari suka fara mitten. Bayan sun kammala mitten d’in ranar ko wanan su ya tafi d’a kinsa, da zummar gobe zasu cigaba da mitten d’in. Dady kuma yana shiga d’akinsa yayi wanka ya haye kan bad. Yana kwan tawa kawai yaji duk duni ba abidda yake san ci irin kyad’a da rogo, duk da kuwa ba cinsu yake sosai ba. Ba shiri ya tashi ya fita domin nemo gyad’a da rago. Daya fita sai da yayi nisa da hotel d’insu kafin ya had’u da mai roga da kyad’a. A hanzarce ya qarasa domin ya siya. Yana zuwa yabawa mae rago da kyad’a umarni ta zuba mae. Wata budurwa da take tsaye a wajan itama tazo siyan rogo da gyad’a ta zubawa dady ido kamar mayya. “Shikuwa dady bema san tana yiba, kawai danna wayarsa yake a nitse. Dady jiyayi yana jin qishirwa, dan haka yacewa mae rogo bari ya shiga kantti kusa da ita ya suyo ruwan. Bae fi minti biyar ba ya fito daga kanttin bayan ya siya ruwan ya sha. Yana qaraso wa wajan mae siyar da rogan ya zaro kud’in tare da karb’ar laidar rogan. Daya miqawa mae sai da rogan kud’in rogan ce mae tai wai an biya mae kud’in. Cikin mamaki dady yace anbiya mun kud’in toh waye ya biya min?. Nuna mae can bayan sa tayi tare da cewa wacca budurwar ce gata can a bayan ka ita ta biya ma. Cikin mamaki dady ya juya domin ganin wacece. Ba kowa bace face wanna budurwar da take ta kallan dady d’azu da yazo siyar rogo. Kallanta yayi sae jifan dady da murmushi take. Abin ya d’aurewa dady kae sosai sae kallanta yake ko zae gane wace amma ina, dan dady yasan bae tab’a ganinta ba. Tana da d’an haske amma ba sosai ba kuma ka ganinta zaka san tana qarawa da mae . Ita ba mae tsayiba ita ba gajeriya ba. Haka zalika ita ba mae qiba ba ita ba siririya ba. Bata da wani hanci sae dai idanuwa, bakinta yana da d’an girma, tana da kuma fad’in fuska. A han zarce dady ya qarasa indda take tsaye dan ya tanbaye ta mae yasa ta biya mae kud’in rogan. Yana qarasawa yayi mata sallama. Amsawa tai tare da cigaba da yiwa dady murmushi. Malama lafiya kika biyamin kud’i nayi siyayya?. Haba bawan ALLAH ai ka tsaya mu gaisa koh?. Had’e rai dady yayi tare da cewa ni ba wannan ne ya kawo niba kawai tanbayar ki nayi, kuma nafi buqatar amsarki fiye da gai suwarki ya fad’a fuska a had’e. Tom da farko dae ni sunana HALIMA, kuma abidda yasa na biya ma kud’in rogonnan kwai birgeni kayi shiyasa na biyama. Wani do gwan tsoki dady yaja tare da cewa toh ni nace ki biyamin ee yee?. Aaa nifa nace ma kawai dae birgeni kayi shiyasa. A fusace dady ya curo 1k ya miqawa mata tare da cewa dalla karb’i kud’in ki. Haba bawan ALLAH dan Allah ka bari Wallahi ni bazan karb’a bah, kawaii ka mae da kud’in ka. Dady da yaga zata b’ata mae lokaci juyawa yayi ya koma wajan mae rogan ya bata 1k d’in yace ta biya ta kud’in ta. Harya fara tafiya yaji mae rogan tace canji fa?. Ki riqe kawai daga haka bae sake cewa komai ba ya kama hanya ya wuce. Ban garan budurwar nan kuwa a hanzarce tabi bayan dady, kafin ma ta qarasa wajansa ya haye mota ya tafi. Itama a hanzar ce ta tsari a dae-dae ta, tace yabi motar da dady yake ciki. Haka tai-ta binsa har sae da suka qarasa hotel d’in. 6an garan dady kuwa bai san ma budurwar nan tana binsa ba. Bata bari ya gan taba labewa ta ringa yi. A baya a baya ta ringa bin dady cikin hotel d’in in security suka tanbaye ta daga ina? Sae tace tare da dady take. A baya a baya ta d’inga bin dady har sai da tayi nasarar gane room d’in dady. Cikin farin ciki ta koma gida. Bayan ta koma gida ta samu mahaifin da magar dady. Umma kinga wani d’an gayu yau dana had’u da shi gashi kyakyawa kuma Wallahi daga gani mae kud’in mutumin nan. Ai mahifiyarta tanajin hakan ta gigice, sabida babarta tana san mae kud’i kuma tana so ‘yayan ta su auri mae kud’i. Haba ‘yar nan a ina kika had’u da shi.? Nan da nan halima ta kwashe komai ta gayawa babarta. Ai momy qara gigi cewa tai da taji bae saurari halima ba. Ke d’auko min mayafina naje gidan BOKA Wallahi sae ya aure ki. Ba musu halima ta d’aukkowa umma mayafi. Ai tindda umma ta fita bata tsaya ko inaba sae wajan bokan ta, data saba zuwa. Duk abidda yafaru ta bashi labari. Wata shegiyar dariya boka yayi tare da cewa yanzu mae kikeso ayi mae?. Murmushin mugunta umman halima tayi tare da cewa kwai so nake yaji duk duniya baya son kowa sae halima ‘yata, bayan nan kuma ya aure ta. Dariya boka ya sake kwashewa da ita kafin yace abu mae sauqi kenan, yanzu zan baki magani da tirare da kwalli. In kikayi ammani da abubuwa ukun nan buqatar ki zata biya. Cikin farin ciki umman halima tace Yauwa boka ka tabbata zae yi kuma ya za’ai an fani da wad’an nan kayan da ka bani?. Had’e rai boka yayi tare da cewa kee karki raina min hankali mana, na tab’a yimiki aiki bai’yiba ne?. Kayi haquri boka na tuba, harara ya watsa kafin yace kee dallah ya i’sa ki saurare ni kiji yadda za’ai an fani da maganin. Yauwa inaji boka. Shi wanna maganin a abinci za’a samai yaci, kuma in so samu ne, a zuba mae a nama. Shi kuma turaran nan sa shi za tai a jikinta in zataje kae mai abincin. Shima kwallin sashi za’ tai. In dae sukayi ido hud’u da kwallin nan ba zai iya yi mata musuba ko ta bashi abinci zai ci.......... Typing............ ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Free book*💜❤️💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina nai muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna zauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜❤️ *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment........ pls, sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.💜❤️💜 Typing........ ADALILINTA.💜❤️💜 BY AMINA BAYERO.💜❤️💜 *Free book.💜❤️💜 Typing........ *page 17* In dae sukayi idanuwa hud’u da kwallin nan ba zae iya yi mata musu, ko ta bashi abinci zae ci........ Shi kuma tiraran nan in dae yaji qam shinsa bazai iya tab’a korarta daga wajan saba. Shikuma maganin nan in dae yaci to fa zai ji duk duniya ba wadda yake so sama da ita kuma sae ya aure ta. Kije kiyi abidda nace kuma karki bani kud’i. Na sae buqatar ku ta biya. Cikin farin ciki umman halima ta tashi ta tafi. Washe gari. Umma da halima suka shiga kasuwa dan yin cefa nan abincin da zasu dafawa dady. Bayan sun dawo sukayi mae girki mae rai da lafiya. Farfesin kaza ne yasha kayan qamshi da maganin da boka ya basu. Sai farar shinkafa da taliya, sai kuma lafiyayyan lemo. Wajan qarfe hud’u na yamma (4:00 pm) halima ta kama hanyar zuwa hotel d’in da dady yake zaune. Ba ita ta qarasa ba sae wajan qarfe biyar. Bayan ta sauka daga a dae-dae ta, ta tsallaka ti-ti ta nufi hotel d’in. Ko da ta qarasa security basu hana ta shiga sabida sunga kwandda abinci a hanunta. Bayan da halima ta shiga ciki sae da tayi da haske kafin ta gane d’akin dady. da kyar ta gano abidda yasama ta gone ta riqe number room d’in. Nocky take tayi ammi ina anqi bud’e qofar. Da ta gaji da danna qararrawar hannu tasa ta d’in ga buga qofar amma shiru. Tayi wajan rabin awa (30 minit) a wajan ba’a bud’e ba, har ta fidda rai ta juya zata koma. Cikin baqin ciki take ta fiya, ai kuwa tana tafiya taji ta kusan cin karo da mitin, dagowa tae dan ganin wanene?. Wani wahalallan murmushi ta saki saka makwan ganin dady da tayi. Zuba mae ido tae. Shima idon ya zuba mata dan yana so yasan inda ya sandda amma ya kasa tunawa. Muryarta ce ta katse shi da cewa sannu dazu, ai sai a lokacin dady ya gane ta, abindda yasa bae yi saurin gane ta daga farko ba, sabida kwalliyar da take face d’in ta. Lafiya mae ya kawo ki nan? dady ya tanbaye ta. Wajanka nazo mana. dady ya bud’e baki kenan zae yi magana qamshin turaran boka da ya bawa halima ta shafa ya daki hanci dady. Bugu da qari kuma halima ta tsare shi da idanuwa ta da suka sha kwallin boka. Ai dady ji yayi ya kasa yi mata musu ko ya kareta kamar yadda yayi niya. Tab da alama fa maganin boka ya fara ai’ki.🤔 Tom nagode abidda dady yace kenan ya kama hanyar d’akin sa. Itama bin bayansa tayi. Yana bud’e qofa ya shiga kafin dady yayi wani yin qurin ya rufo qofar ita, ta shige. Dady yana son yace mata, ta fuce ta bar mae d’akin sa amma ya kasa kamar wadda aka qullewa baki. Suna shiga ta zauna a bakin gado tare da cewa nasan ka gaji koh tom ga abinci nan na kawo ma kaci, yau ba sae kaci na hotel ba. Dady ya bud’e baki kenan zae ce baya buqatar cin abincinta halima ta tsare shi da ido. Da sauri dady ya had’iya magar da zae yi kawai ji yayi yace tom bari nazo naci, shima kansa bae san ya fad’a ba kwai ji yayi maganar tana futowa. Zama yayi akan capert halima ta fara zuba mae abinci. Ai dady tundda ya kai cokali d’aya bakinsa bae sake fahimtar komai ba sae da ya cinye abincin tass. Ai dady ko kwakwaran matsi bae sake yi a wajan ba yaji duk duniya ba wandda yake so kamar halima. -Tabb nikuwa nace asiria ya kama dady. Dama haka asiri yake da saurin kama mutum musumman ma a nama. -koh MANZAN ALLAH (S.A.W) anyi mae asirin nama ya kama shi. Dan haka asiri gaskiya ne kuma anayi sosai. Tom ALLAH YA TAREMU DA AI KATAWA AMEEN.🙏🏼 Continuation. Ai nan da nan dady ya saki jiki suka fara hira sosai da halima har sae da akayi kiran sallar magari ba. Lokacin da zata tafi dady har kud’i masu yawa ya bata. Wae tayi kid’in mota. Bayan haka sukayi musanyan number ya samata nasa itma ta sa mae. Tom tundda daga lolacin kulluma dady sae sunyi waya da halima sun sha soyayya, dan wataran har gidan su yake zuwa. A ‘yan kwanaki nan shaquwa mae qarfi ta shiga tsakanin dady da halima. Lokacin da dady zai koma kano sae da halima ta kusan yin hauka, wai sae dai a d’aura musu aure su tafi tare. Da kyar dady ya shawo kan halima sae da ya ce mata yana komawa kano zai yiwa iyayansa maga suturo magabata. Hakan ne kawai yasa halima ta haqura. Dady ya koma gida cikin qoshin lafiya, kuma yayi farin ciki da ya samu su ammi da mashkhur lafiya qalau. Suma sunyi farin ciki da dawowar shi cikin qoshin lafiya. Bayan dawowar dady da kwana biyu ammi ta fara fuska tar canji daga wajan dady. Kullum cikin waya da halima yake tun yana b’oyewa ammi da mace yake waya harya dae na. Yanzu kwata-kwata dady ya dae na bawa ammi kulawa duk hankalinsa ya koma kan halima. Kullum waya yake da ita. Harta kai ta kawo dady yana satar hanya da farra sabiya ya tafi kaduna wajan halima, da sunan kasuwa ya yake zuwa. In kuwa ya futa tun safe bashi zai dawo daga kaduna ba sae sha biyun dare. Hakan ba qaramin d’agawa ammi da hajiya kaka hankali yake ba musumman ma ammi da take fuskantar canji daga wajan dady. Haiya kaka ce ta samu ammi da maganar sabida mae in dady ya fita tun safe baya dawo wa sae tsakar dare. Har da ammi zata b’oyewa hajiya kaka sae taga hakan bae dace ba kuma ba lallai ne tasamu mafita ba in bata gayawa hajiya kaka ba. Dan haka ammi ta kwashe komai ta fad’awa hajiya kaka. Da yake dady ya sanarwa ammi komai game da halima, dama dady baya b’oyewa ammi komai. Da hajiya kaka taji haka, hankalinta ba qaramin tashi yayi ba. haka ammi tai ta bata baki tana kwanttar mata da hankali. Hajiya kaka qin bacci tayi tace sae ta jira dady ya dawo itama ammi batai baccin ba, kawai mashkhur ta kwantar. Bayan dady ya dawo da tsakiyar dare kamar yadda ya saba hajiya kaka tace in yacci abinci yayi wanka kafin ya kwanta bacci tana son maga da shi. Bayan dady yayi wanka yaci abinci ya amsa kiran hajiya kaka shida ammi sukaje kamar yadda hajiya kaka ta buqata. Da hajiya kaka ta, tambayi dady game da zancan halima, ai kuwa ba kunya dady ya amsa mata da ehh hakane. Kuma harda qarawa da cewa san ta yake dama yana so ya gayama hajiya kaka a tura magabata su nema mae auran halima. Ba hajiya kaka ba hatta ammi sae da maganar ta girgiza ta. Nan hajiya kaka ta nunawa dady bata yadda da auran halima ba, kuma dududu yaushe akayi auran sa, da ammi shekara biyune kacal fa. Dady ya rikirkice da hukinci hajiya kaka dan kamar yayi kuka. Kuma gashi ta hana shi yace komai. Haka suka tafi d’aki shida ammi kowa zuciyar sa ciki da baqin ciki. ALLAH sarki ammi baiwar ALLAH gani take kamar wani laifin ta yiwa dady ya juya mata baya lokaci guda. Shi kuwa dady bayan sun shiga d’aki magiya ya shiga yiwa ammi akan ta lallab’a hajiya kaka ta aminci da magar auran. Harda tsugunawa a qasa da hawaye yana roqan ammi, ta shawo mae kan hjy kaka.Tabb nikuwa nace abin babba ne, ko da yake ai aikin asiri ne. Ammi kuwa hankalinta ba qaramin tashi yayi ba da taga hakan. ga baqin cikin halima, ga tashin hankalin rikicewar da dady yayi. Ammi kuwa cikin tashin hakali take bawa dady haquri kuma tayi mae al qawarin ya kwantar da hankalin sa, zata shawo mae kan hajiya kaka har sai ta amince........... Typing......... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Hmmmmm kunga irin matan al janna kenan ba irinmu ba, dan koni AMINA BAYERO bazan yadda da maganar dady ba🙅‍♀️Ahh too 💁🏻‍♀️ *Ina godiya da masoyana masu bibiyar littafin na mae suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi. Kuma da fatan zaku cigba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.......💜❤️💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment......pls sabida hakan shi zai bani qarfi guwar cigaba da rubutawa. *ga masu buqatar littafin ADALILINTA da nayi posting sun d’inga karan tawa sae suyimin magana ta wannan.number 08142247343 WhtsApp kawai badda kira. Free book ne bana kud’i ba koma new book. Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *page 18* Ya kwantar da hankalinsa zata shawo mae kan hajiya kaka har sai ta amince ........... Adaran nan dae daga ammi har dady ba wandda ya rintsa, kowa zuciyar sa cike da bakin ciki. Washe garima dady da ya tashin ba lafiya ya tashi ya kasa aikata komai. sae magiya yakewa ammi taje ta shawo kan ammi. ALLAH sarki ammi bae war haka taje ta samu hajiya da maganar. Hajiya kaka kuwa taqi amincewa daga qarshe ma hajiya kaka rufe ammi tayi da fad’a wae batasan ciwan kantaba. Yau kwana uku kenan kullum sae ammi tayiwa hajiya kaka magiyar ta amince amma taqi. Shikuwa dady ba ci bare sha har sanbbatu ya farayi. Ammi kuwa hankalinta yayi dubu ya tashi, tun tana damuwa da halima harta dae na ita yanzu burinta hajiya kaka ta amince kar wani abu ya samu dady. Yauma kamar kullum tashiga d’akin hajiya kaka ta rusketa suna ta wasa da mashkhur, qaraswa tae tare da cewa hjy kaka sannu. Had’e rae hajiya kaka tayi tare da cewa yauwa. Dama tun sandda ammi takewa hajiya kaka magiya ta aminci da maganar auran dady da halima take fushi da ita koh hira suka dae na. Wai sae tace ammi batasan ciwa kanta ba, dady yana zigata tazo ta shawo kan ta, ai mata kishiya. Gefan hajiya kaka ammi ta zauna sae da tayi jim kafin ta fara cewa ammi dan ALLAH dan ANNABI, ki saurare ni. Shiru hajiya kaka tayiwa ammi. Wallahi hajiya baki ga yadda yaya Abubakar ya koma abin tausayi ba. Koh abinci baya ci bare bacci kullum kiran sunan halima yake. Hajiya kaka kuwa tab’e baki tayi tare da cewa ai shi yaga zae iya. Qara kwantar da murya ammi tayi tare da cewa ammi nifa ina tsoran wani abu karya faru sabida na fahimci in dae baki amince da aurarn nan ba zae iya faru. Kallan ta hajiya kaka tayi tare da cewa mae kika fahimta?. A jiyar zuciya ammi tayi tare da cewa Wallahi hajiya naga alama in dae baki amince da auran nan ba tom Wallahi yaya Abubakar zae iya guduwa kaduna yaje ya auro halima bada sanin kiba. Kuma nasan halinsa in ya tafi ba ranar dawo wa sabida kamar baya cikin hayyacin sa. Kuma kinga in ya tafi bamu son gidan su yarinyar ba bare mu nemo shi. Jinjina kae hajiya kaka tayi sabida ta yadda da maganar ammi kamar Abubakar baya cikin hayyacinsa. Sabida hajiya kaka ta son in dae ta nuna mae bata son abu tofa ko mene ya barshi, Amma bandda wanna karan. Da haka dae ammi tai, ta rarrashin hajiya kaka harta amince. Lokacin da dady ya samu labari kuwa zo kaga farin ciki jiyayi son ammi ya qara nunkuwa a zhciyar sa. Sabida yasan ba ko wace mace bace taza iya abidda ammi tayi mae ba. Sabida tsabar dad’i dady har kyauta yayiwa ammi. Tom tin da daga ranar dady ya fara shirya-shiryan auran halima. Dan harma an tura magaba kaduna domin su nemawa dady auran halima. 6an garan ammi kuwa ta zubawa dady ido tana ganin ikwan ALLAH. Ita kuma hajiya kaka abin ya dae na bata mamaki dan harma ta fara tinanin aikin asiri ne. Dan haka ta fara neman malami mae karya asiri da sammu. Cikin ikwan ALLAH, ALLAH ya had’a ta da malam Ibrahim, kuma taje ta same shi domin ya karya asiri da sammun da akai wa dady. Bayan ta gayawa malam Ibrahim abidda ya faru, malam Ibrahim ya tabbatar mata da ai kin asirine, mae wuyar karyewa. Kuma ya sanar da ita dole sae dady ya auri halima za’a iya karya asirin. Sabida sin yi mae abidda dole sae ya auri ta in kuma bae aure taba tom fa duk duniyar nan zata dae nai mae dad’i. A ala dole hajiya kaka ta haqura ta koma gida. Bayan ta koma gida bata gayawa ammi ba kwai dae ta bar abin azuciyar ta. To fah biki ya kakkama, yanzu d’aurin aure ya rage saura kwana uku. 6an garan dady kuwa ya gama shiryawa, dan har gidan da halima zata zauna ya samar mata kuma har dangin ta sun zo sunyi mata jere duk da dae ba abin arziqi suka zuba mata ba.☹️ 6an garan su halima kuwa suna can suna shirya-shirye, biki da bugu da qari ma harda asiri da sammu suke had’awa. Wae in halima taje gidan dady ta malla ke shi, ta rabashi da kowa daga ciki kuwa harda mahaifiyar sa da ammi. Lokacin ma da halima ta samu labarin dady yana da aure hankalinta ba qaramin tashi yayi ba. Wae harda cewa dady sae ya saki matar sa zata aure shi. Shikuwa dady ya nuna mata bazai iyaba yana son matar sa, ba zae iya rabuwa da itaba. A ala dole halima ta haqura badan sar rantaba. Kuma taci al washin in dae ta shiga gidan dady sae tasa ya saki ammi. WAE WACECE HALIMA.? KU BIYONI DOMIN SAMUN AMSAR TANBAYAR KU. Iyayan halima, malam garba da hajara‘yar asalin barno mae duguri ne. Abidda ya barosu da garin su gudun hijira ne. Lokacin ‘yan tada gayar baya suka shugo garin su shine suka gudo suka tawo kaduna. Tom anan kadunar aka d’aurawa mlm garba da hajara aure. Bayan wata tara suka haifi ‘yarsu halima(momy) bayan momy tayi shekara biyar da haihuwa suka qara haifar ‘yar su mace saratu. Tun daga nan ALLAH bai qara basu haihuwa ba. Hajara mahifiyar momy cikakkyar mushirka ce kullum a bun boka take. Haka zalika kullum malam garba mahifin su momy a ciki fad’a yake mata. Kai da mahifiyar su momy ta gaji da nasihar da, mlm garba yake mata sae ta kae shi wajan boka sabida a kulle mata bakin mlm garba, dan ya dae na sa mata ido. Ai kuwa haka akayi boka ya bata magani domin ta zuba mae a abinci. Tun daga ranar bae sake yi mata magana ba duk abidda ya gani. Kullum cikin sallah yake da roqan ALLAH ya shirye ta. Tun su momy da saratu basu koyi zuwa wajan boka da yadda da maganar sa ba har sae da hajara ta hure musu kunne, suka koya. matsala tana taso wa suke tafiya wajan boka. Boka ne kawae yake gayawa su momy magana su yadda. Hajara gata da masifar son kud’i, burunta kawae ‘yayan ta su auri mae kud’in. Kullum yawo take wajan boka sabida ‘yayan ta su auri mae kud’in har ALLAH ya had’a momy da dady, kuma sukaja hankalinsa ta hanyar asiri. Wannan kenan Yau asabar aka d’aura auran Alhji abubkar (dady) da sahibar sa halima (momy) a garin kaduna. Ansha biki an gama biki lafiya, su dae ammi da kaka ba wani baki da sukayi. Bayan an d’aura aure qarfe hud’u aka kama hanya domin kawo amarya kano gidan dady. An kawo amarya lafiya amma dangin amarya sunce sae washe gari zasu koma a gidan amarya zasu kwana. Ba yadda dady ya iya da su haka ya koma gidan su ammi ya kwana duk da bae soba. Washe gari bayan dangin amarya sun karya suka had’a kayan su dan komawa kaduna. Dady ne ya biya musu kud’in mota. Bayan tafiyar dangin amarya dady da momy suka fara shan soyayyar su. Sabida tsabar asiri da sammu sae da dady yayi sati d’aya bae futo daga gidan amaryar sa halima ba. 6an garan ammi da hajiya kaka ba qaramin tashin hankali suka shigaba. Dan koh sun bugawa dady waya ba zuwa yake ba. Dan haka hajiya kaka ta tafi wajan malam Ibrahim dan ya karya mata asiri da sammu dady ya dawo cikin hankalinsa. Koh da taje malam Ibrahim ya bata shawara akan ayi mae kiranye han kalinsa ya dawo kan su. Hajiya kaka ta amince kuma ta biya kud’in aikin. Malam Ibrahim yayi mata al’qawari Zuwa gobe dady zai dawo gida, kuma zae bata magani ta zuba mae a nama kamar yadda aka farai mae asirin a gidan su halima, in dae ta zuba mae yaci komai zai karye........... Wanan page d’in na sadaukar da shi ga doctor maryam sabida tana yimin comment. Typing....... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *free book* *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi kuma da fatan zaku cigaba da bibiya harna sauke littafin ADALILINTA. *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment........pls, sabida hakan shi zai bani qarfin guwar cigaba da rubutawa. Typing.......... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *free book*💜❤️💜 Typing.......... *Page 19* In dae ta zuba mae yaci komai zai karye......... Ae kuwa cikin ikwan ALLAH washe gari dady ya dawo. hajiya kaka kuwa ta bawa dady farfisin nama da yasha maganin malam Ibrahim. Ai kuwa a ‘yan kwanankin nan su ammi sun samu canji dan dady ya fara dawowa hayya cinsa. Dan yanzu yana raba kwana tsakanin ammi da momy, kuma yana zama a gidan su ammi ba kamar daba. A hankali- ahankali dady ya dawo cikin hayya cinsa dan yanzu ya fara tsawatar da momy in tae mae laifi . Ba kamar daba da baya ganin laifinta kwata-kwata. Ita kuwa hajiya kaka da ta ga dady ya dawo cikin hayyacinsa batai qasa a guiwar ba ta tafi wajan malam musa domin yayi wa dady addu’a yadda koh nan gaba baza a qarai mai asiri ya cishiba. Haka akayi ya bata addu’a yace da ita da ammi da shi kanshi Dady su d’inga yi. Ai kuwa dady bai qi addu’ar ba dan shi yana da son addu’a. Dady yayiwa halima(momy) magana a kan taje ta gai da hajiya kaka amma ta fafire qasa wae bazata ba. Ai kuwa dady yayi mata jan ido yace mata akan hajiya kaka koh ammi Wallahi zai iya rabuwa da ita. Hakan ne ya d’agawa momy hankali kuma ba shiri ta shirya suka tafi. Ko da dady ya kai ta gidan su ammi tafiya kasuwa yayi ya barta a gida. Ai kuwa ta kae hannu zata d’auki mashkhur ya stallara mata ihu, alamin bayasan ta d’auke shi hakan ba qaramin b’ata mata rae yayi. Ai kuwa ta ringa watsawa ammi kallan banza kae har hajiya kaka ma bata gyaleba. Ammi ta yi mata girki kaka-kala ammi qiri-qiri taqi ci. Kae koh ruwa bata shaba haka ta wanu. Da yamma dady yazo ya mayar da ita gida. Hakan ba qaramin mamaki ya bawa ammi ba, Ita kuwa hajiya kaka haushi taji amma ta danne bata nunawa kowa ba. Tom haka rayuwa tai, ta juyawa kullum halima acikin yiwa dady asiri take kuma baya wani kamashi sosai kamar yadda da yayi mae. Saka makwan su hajiya kaka da shi kansa dadyn suna yin addu’ar da mlm Ibrahim ya basu sosai. Yanzu dady yana kwattata adalci sosai, kuma son momy ya ragu a zuciyar ba kamar daba.ko da yake haka aikin asiri yake. Yanzu dady hankalin sa ya koma kan ammi baiwar ALLAH kulluma santa qaruwa yake a zuciyar dady. Mashkhur kuma sae girma yake yana qara kyau kae ka gansa sae ka rantse ba d’an Nigeria bane. Sabida tsabar kyansa da hutu. Sabida tsabar hutun da yake samu in ka ganshi baza kace mae d’an shekara d’aya ba. Tom haka rayuwa tai, ta juyawa abubuwa masu dad’i da sab’anin haka suna faruwa. Kullum dady ALLAH qara bud’a mae yake, dan yanzu ya zama mae kud’i sosai. Dan harya fara gina qatan gida da zae had’e su ammi da momy. Yanzu shekar d’aya kenan auran dady da momy kuma har yanzu bata haihu ba kuma bata samu ciki ba. Itama b’an garan ammi bata sake haihuwa ba. Bayan wata uku ALLAH ya bawa momy ciki lokacin mashkhur yana da shekara biyu abinsa ya qara kyau da girma ga wayo kuma. Amma sae dai hasken fatar sa ya ragu amma duk da haka inka ganshi fari zaka kira shi. Lokacin da dady ya samu labari cikin momy yayi farin ciki amma ba kamar lokacin cikin mashkhur ba. Kuma ya nuna mata kulawa amma ba kamar yadda yayiwa ammi ba. Haka momy tai, ta rainon cikin ta cikin kulawa da qoshin lafiya har ALLAH yasa cikinta ya cika watan haihuwa. Saratu qanwar momy tazo tayata zama har ALLAH ya sauke ta lafiya. Dady ya tanadarwa baby kayan jaririn duk wani tana din suna yayi kai harma ragunan suna ya tana da. Ranar wata litinin da safe momy ta fara na quda, haka dady da saratu qan war momy suka tafi hasibiti. Bayan an kae momy asibiti wajan qarfe sha biyu na rana ta haihuwa. Ta haifi san kacecan d’anta kyakyawa fari tass mae kama da dady sak. Dady yayi farin ciki sosai, itama kanta momy tayi farin ciki. Wajan qarfe hud’u na yamma aka sallamo su momy daga asibiti. Washe gari ammi da hajiya kaka suka shirya domin suje yin barka. Da sukaje sunga wula qanci sabida koh kallan su momy batayi ba. Sae da sukayi rabin awa kafin a ma basu jaririn. Hajiya kaka kuwa data d’auki jaririn sae taji tana qaunarsa sabida kamar da yayi da dady, dan haka addu’a ta hau yi mae ALLAH yasa karya kwaso halin uwar sa. Ai kuwa da momy taga hajiya kaka tana yi mae addu’a, tana tofe shi da sauri tazo ta amshin d’anta wai nono zata bashi. Daga hajiya kaka har ammi basuji dad’i hakan ba. Ba shiru suka tattara suka tafi gida. Ranar suna yaro yaci sunansa ABDUL MAJID, an sha suna anyi budiri duk da ba wani ‘yan uwan arziqi bane da momy. Itama ammi taje gidan suna amma hajiya kaka tace bazata ba. Duk wandda ya kalli mashkhur a gidan sunan abdul majid sae ya tanka sabida tsabar kyan sa. Harda masu cewa ALLAH yasa abdul majid yayi kama da shi. Mashkhur ruwa biyu ne yana kama da ammi yana kama da dady. Amma yafi kama da ammi, ammi kyakyawace ta farko. Kawai dae mashkhur hasken fatar dady ya kwaso, sai yanayin jiki sai wasu abubuwan da baza’a rasa ba amma fuskar sa ta ammi ce. Yanzu mashkhur shekarar shi uku. ya bawa abdul majid shekara uku kenan. Bayan momy tayi arba’in dady ya kammala gina gidan sa. Suka fara shirye-shryen komawa. Ranar juma’a ammi da hajiya kaka suka tare, ita kuma momy sae ranar asabar ta tare. Part d’in ammi da ban part d’in hjy kaka da ban sai part d’in momy itama da ban. Gida ne na al farma. Duk wandda ya kalli gidan nan sae ya qara, haka sazila duk wandda ya shiga sae ya tofa al barkacin bakinsa sabida gidan nan yayi kyau sosai, kuma an kashe mae dukiya. A lokacin mashkhur aka sashi a makaran ta, sabida yana da wayo ga saurin hadda ce magana, A ta qaice dae yana da basira da saurin d’aukar karatu. Momy tun data ga dady irin son da yakewa mashkhur takejin haushi. Taga duk gidan yadda suke son mashkhur musamman dady da hajiya kaka, hakan ba qaramin b’ata mata rai yayi ba. Rigima ta tayarwa dady wae an fi son d’an ammi ba’a son d’an ta. Dady kuwa cikin fad’a yacewa momy dole yaso mashkhur tindda shine d’an sa na fari, kuma ae abdul majid jaririne bae girma ba. Sanna ya qara da cewa ya lura bata so hajiya kaka da ammi so d’aukar mata abdul majid Kuma bata zuwa ta gai da haiya kaka duk safiya kamar yadda ammi take, kuma bata shiga b’an garan ammi. A tai qai ce dae ita dady ya d’orawa laifi. Ita dae ammi abidda yasa bata son zuwa wajan momy sabida wula qanci momy. Momy kuwa data ga kulluma dady ita yakewa fad’a kuma ita yake d’orwa lafi, gashi koh umma tayi asirin ta aiki saratu ta kawo mata ba kama dady yake ba, dole sa sakko ta rage rashin mutunci da girman kae. Sae ta fara zuwa part d’in ammi suna gaisawa watarama har zama take wae hira tazo. Ita dae ammi bata saki jikinta da momy ba. Kuma kullum momy sae taje ta gaida hajiya kaka wata rana ma har abdul majid take kae wa hajiya kaka ya zauna a wajan ta har yayi bacci.Itama kakan bata yadda da itaba amma dae tana qauran abdul majid sosai, yaran ya shiga ranta. 6an garan mashkhur kuwa yana zuwa boko wuni yake sabida harda islamiyya. Kuma kwata-kwata baya yadda da momy bare yaje wajan ta amma yana qaunar abdul majid in dae momy ta kae abdul majid wajan kaka haka mashkhur zai tayi mae wasa yana cewa abashi ya d’au ke shi.............. Yauwa zan tafi hutun Typing Bazan yi posting ranar asabar da lahadi ba (week end) zan ringa tafiya wutun mako. Abidda yasa waccan week end d’in nayi posting sabida ranar jumma’a na fara posting din littafin ADALILINTA. Ayi hutun mako lafiya.🙏🏼 Typing......... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya harna sauke littafin ADALILINTA. *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment......pls. Sabida hakan shi zai bani qarfin guwar cigaba da rubutawa.💜❤️💜 *ga masu buqatar littafin ADALILINTA da nayi posting su d’inga karantawa, sai suyimin magana ta wannan Number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira. Free book ne bana kud’i ba kuma now book. New book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 Typing......... * Page 20* Haka mashkhur zai tayi mae wasaa yana cewa abashi ya d’au ke shi......... Mashkhur yana qaunar abdul majid sosai amma sam baya son momy. Shima abdul majid d’in duk da bashi da wayo amma in yaga mashkhur sae yay ta murna yana washe baki. Tom haka rayuwa tai, ta juyawa amma yanzu momy ta sakko sosai. Dan yanzu tana zuwa wajan ammi kusan kullum, kuma kullum sae taje ta gai da Kakà. Itama ammi ta d’an saki jiki da momy har hira suke wataran, ammma momy tana damuwa da rashin ko in kula da mashkhur yake mata d’an ko kallo bata ishe shiba. Tom yanzu dae abdul majid ya fara girma sosai kuma ya sake kyau ga haske kamar bala rabe fari ne tass kamar jini ya futo. Amma fa duk kyan abdl bae kae mashkhur ba, kawai dai abidda zai nunawa mashkhur shine haskyan fata, shima mashkhur ba wae bashi da hasken bane kawae dae bae kai abdul ba. Yanzu abdul majid watan sa biyar da haihuwa, a lokacin da abdul maji yayi wata biyar a lokacin momy ta cewa dady, zata koma makaranta domin cigaba da karatu. Dady kuwa yace ba zata jeba kuma ba wani karatu da zata cigaba da zuwa, bugu da qari ga abdul majid watan shi biyar ko shekara bae yi zata fara zuwa makaranta. Ai alokacin ba qaramin rikici aka sha a gidan nan ba, dady yace bazata koma makaranta ba koh ammi bata cigaba da karatu ba sae ita. Ita kuma momy tace Wallahi sae ta koma makaranta kuma ita ina ruwanta da ammi itama in taga dama ta koma ta cigba da karatin. Haka akai ta rikici dady kuma yace sae dae ta zab’a ko makaranta ko aure.? Momy kuwa cewa tae Wallahi duk biyan tana so, tana son karatu kuma tanasan auran ta. Fad’a fa yaqi ci yaqi cinyewa tsakanin momy da dady dan yanzu har ta kai su hjy kaka da ammi sun san meke faruwa. Hakan ne yasa hajiya shiga fad’an. Tacewa dady tundda ya hana momy taqi kawai ya barta taje. Dady yaso yayiwa hajiya kaka musu ita kuma hajiya kaka tace umarni ta bashi sabida bata son tashin hankali, in dae momy zata kare mutuncin ta a matsayin matar aure taje tayi karatun. Dady yacewa hjy kaka to ya batin rainon abdul?. Hajiya kaka tace ita a bar mata shi zata raine shi. Ai da momy ta samu labarin nan ba qaramin farin ciki tayiba, dan ranar ko bacci bata samu tayi ba sabida farin ciki. Duk da dady baya so haka ya biyawa momy kud’in rijista da kud’in sa. Kuma ta fara shirye-shryan “zuwa. Lokacin da momy zata fara zuwa school d’aukar abdul tayi taje ta direwa ammi wae ta kawo mata raino, Duk dan ta qonawa ammi zuciya tae hakan. Ammi kuwa baiwar ALLAH cikin fara’a da faran ciki ta karb’i rainon abdul d’in tace mata a dawo lafiya. Dama shi abdul majid haquri ne da shi sosai. Koh kuka baya yi sabida tsabar haqurinsa kuma sam bashi da qiwa. Dan haka wunin ranar abdul da ammi suka shaqu, kamar maman sa. Bayan momy ta dawo tazo ka karb’i abdul a lokacn ma har yayi bacci. Washe gari wajan hajiya kaka ta kai shi raino. Tana ajiye shi a wajan hjy kaka ta wuce. Tana fita ammi tana shigowa hanunuta riqe da mashkhur domin su gai da hjy kaka kafin akai mashkhur makaranta. Da sallama ta shiga. Amsa mata hjy kaka taye tare da cewa mae ya samu mijin nawa naga yana b’ata rai. Tab’e baki ammi tayi tare da cewa kinsan mashkhur da taurin kae wae yau bazai je da abinciba dan nida dadyn sa munce sai yaje da abinci shene yake ta shan qamshi, wae harda cewa koh yaje da shi ba’ci zai ba haka zae dawo da shi. Kallan sa hjy kaka tae tare da cewa haba baby na kayi haquri ka tafi da shi kaji. Qara had’e rai yayi kamar wani babban mutum tare da cewa ni fa ba yanwa nake jiba dan ALLAH kakata kice su rabu dani ni bazani da shiba. Kafin hajiya kaka tayi magana ammi ta cafe zancan tare da cewa Wallahi hajiya taurin kan mashkhur ya fara isata yaro be kai ya kawo ba ya ringa tauri kae sai abidda yakae so zai yi, Wallahi in bae shiga hankalinsa ba dukan sa zan fara yi. Haba maryam kiyi mae a hankali mana zae dae na nan gaba, ai duka baya shirya yaro. Sanan ta mae da hankalin ta kan mashkhur tace kayi haquri ka tafi da shi kaji. Shiru mashkhur yayi kamar ba da shi ake ba. Ammi kuwa riqo hannun sa tayi tare da cewa ba magana ake ma ba bazakayi magana ba?. Ai mashkhur ko kallan ammi bae yi ba bare ma tasa ran zai mata magana. Bugunsa ammi tayi da ge fan hannunta tare da cewa wae ba magana ake ma ba. Abin mamaki har yanzu mashkhur bai yi magana ba bare tasa ran zai bata amsa. Da sauri hajiya kaka ta taso tare da cewa haba maryam rabu da shi dan ALLAH, yaro ne ai wata rana zai dena. Da kyau mashkhur ya d’auki abincin nan sae da hajiya kaka tai-tai mae magiya kafin ya d’auka ya wuce wajan drive. Itama ammi juyawa tae dan ta koma part d’in ta. Abin mamaki kawae sukaji abdul majid ya kwad’a ihu. Da sauri ammi ta juyo tare da cewa hajiya lafiya yake kuka?. Wallahi nima bansan mae ya sa shi kuka ba. Shiru yayi yana ta kallan ammi, murmushi ammi tayi tare da cewa bari naje na gama aiki nazo na d’auke shi. Har ta juya zata fita taji ya qara sakin wani kuka. Juyowa ammi ta sake yi abin mamaki kafin tayi magana kawai taga yama miqo mata hannu alamin ta d’auke shi. Daga ammi har hajiya kaka murmushi abin ya basu, hajiya kaka tace zo ki tafi da shi sofa yake ki d’au ke shi. Ammi tana d’aukar abdul ya fara dariya yana jin dad’i. Itama taji dad’in hakan sosai dan haka wuce wa tae da shin b’an garan ta. Ammi tana zaune a falan ta tana bawa abdul madara taji sallama a qofar falon ta. Hijab d’in ta ta zura ta d’auki abdul ta wuce domin taga wake mata sallama. Tana leqawa qofar falonta taga drive mashkhur riqe da bilas d’in abincin mashkhur. Qarasowa yayi tare da cewa hajiya ina kwana an tashi lafi?. Lafiya qalau har ka dawo daga kae mashkhur makarantar ne?. Ehhh hajiya na dawo sae dae nayi-nayi mashkhur ya tafi da filas d’in nan amma Wallahi hajiya yaqi. A jiyar zuciya ammi tae tare da cewa bakomai dama tindda bae yi niyaba bazai tafid da shi ba, kawai kawo filas d’in. Bayan ammi ta karb’i filas d’in ta wuce ciki. Zama tai ta cigaba da bawa abdul madara, a zuciyar ta tana ta mamaki taurin kae da kafiya irin ta d’an nata mashkhur. Tom yanzu momy satin ta d’aya da fara zuwa jami’a. Kuma kullum ammi take kai kawowa abdul koh ta kaiwa hajiya kaka sae ammi taje ta karb’e shi sabida ammi tana qaunar abdul sosai. Shima mashkhur kullum sae yaje makaran ta kuma tun safe in ya tafi baya dawowa sae qarfe hudu. Yanzu abidda ammi take ta fama da shi, shine tauri kai da kafiya irin ta mashkhur. Wani irin mugun taurin kae ne yake damunsa in dae yace ayi mai abu dole sae anyi mae, in kuma aka qiyi mae sae yayi kwana uku bai yi magana ba kamar wani kurma. Kuma yaqi cin abinci. Hakan ba qaramin tayarwa da ammi hankali yake ba tun yana d’an shekara uku da wata biyar yake haka ina da ya girma. Mashkhur dady ne kawai yake iya tan kwara shi,, shima ba da duka ba da fad’a ba ta lallami kawai yake binsa. A makaranta kuwa mashkhur yana mae da hankali sosai duk abindda aka biya mae yana ganewa. Yana da saurin gane karatu, shiyasa yake da farin jini sosai. yawanci duk malaman su suna son shi sosai, dama gashi da farin jini uwa uba ga kyau.............. Typing...... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO.💜❤️💜 *free book*💜❤️💜 *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin wanna littafin mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.............💜❤️💜 *Dan ALLAH in kun karan ta ku d’inga comment.......pls sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.......💜❤️💜 ADALILITA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing....... *Page 21* Yawanci duk malaman su suna son shi sosai, dama gashi da farin jini uwa uba ga kyau........ Yanzu ammi da abdul sun shaqu sosai, kamar ita ta haife shi. Itama momy taji dad’i hakan dan ita a tinaninta ammi raino kawai take mata shiyasa ma in zata fita take kaiwa ammi yanzu ta dena kai wa kaka shi. Kuma koh ta dawo daga makaranta bata d’aukar abdul a wajan ammi, Bacci ne kawai yake had’a momy da abul, nonan ma ta dena bashi sae da daddare in ta karb’o shi daga wajan ammi, wataran kuma in yayi bacci sae da safe. 6an garan mashkhur shima yana qaunar abdul sosai, duk abidda dady ya suyo mae sai yace shi abdul zai bawa, Haka ammi zatai ta fama da mashkhur akan abdul bazai iya ciba amma mashkhur yace Wallahi shi dae sai an bawa babyn sa. A ala dole ammi zata bashi kad’an dan mashkhur ya rabu da ita ta huta. 6an garan dady kuwa yana jin dad’in yadda ammi take son abdul majid. Shi yasa kullum qara son ammi yake sabida yasan bata da mugun hali kamar momy. A yanzu dady haquri kawai yake da momy amma sam ta ishe shi, sabida bata bashi kulawa sam tafi kula da karantin ta. Ta mayar da shi banza koh kallo bai ishe ta bare ta sauke mae haqoqin sa na aure. Hakan ba qaramin qonawa dady rai yake yiba yana dana sanin auran momy a rayuwar sa. Dan shi dady kawai yana d’agawa momy qafa ne sabida abdul da yake tsakaninsu in ba dan haka ba da tin ya sake ta. Yanzu dady ya fita daga safgar momy ya rabu da ita, ya mayar da hankalin sa wajan ammi. Ammi tana bawa dady kulawa sosai, suna shan soyayar su kamar ita kad’ai ce a wajan dady. Shima dady yana bawa ammi kulawa sosai kullum son ta qaruwa yake a zuciyar ta. Mashkhur kuwa yana ta hazaqa a makaranta dan jarabawar farko ta d’aya yazo. Ai kuwa yasha kyauta sosai a makaran tarsu. Shima 6an garan dady da ammi kai harda ma hjy kaka sun yi mae kyauta sosai, kuma sunyi farin ciki da hakan. Itama momy ta kawowa mashkhur kyautar sa amma qiri-qiri ya qi karb’a, momy taji haushi hakan da mashkhur yayi mata ta rasa mae tayi mae ya tsane ta haka. Ammi ce ta bawa momy haquri tare da karb’ar kyautar tana sananr da ita halan mashkhur. Momy kuwa a zuciyar ta sae da ta d’au al washin sae ta tankwara mashkhur ko ta yaya ne, sae ya gane kuskuran sa. Koh da ammi ta bawa mashkhur kyau tar momy qiri-qiri yaqi karb’a wae baya son abin momy. Tom haka rayuwa tai, ta juyawa yanzu momy watan ta bakwai da fara zuwa makaranta. A lokacin abdul shekarar sa guda (1 years) a duniya a lokacin ya qara kyau da wayo, kuma sun shaqu da ammi sosai dan yanzu sai yayi kwana uku a wajan ammi, bai je wajan momy ba. Wataran momy ma in tazo d’aukar shi kuka yake sakaw wai bazai jeba haka zata haqura ta koma part d’inta. Hakan kwata-kwata baya bawa momy haushi sabida yanzu ita karatun ta tasa a gaba taji dad’i hakan ma. Dan yanzu ma koh ta kan abdul bata bi tama tattara kayan sa gaba d’aya ta kaiwa ammi. Ita gani take kamar raino take kai wa ammi. Shima dady yaji dad’i zaman abdul a wajan ammi sabida yasan halin momy yanzu sae ta bawa abdul tarbiya mara kyau, amma yasan ammi bazata tab’a bawa abdul tarbiya mara kyau ba. Bayan shekaru biyu. (Too year a go) Momy ta gama karatinta tsaf kuma ta karb’i takaddun karatinta. Mashkhur kuwa alokacin shekarar shi biyar (5 years) ya sake kyau da wayo amma fa har yanzu yana nan da taurin kansa, kuma har yau baya kula momy koh gaisheta baya yi. Abdul majid kuma shekararsa biyu ya sake kyau da wayo. Abdul ba wandda ya saba da shi kamar ammi dan shi gani yake kamar ammi ce ta haife shi. Alokacin mashkhur yana prmy 1 a makaranta yana gane wa sosai kuma har yanzu shi yake zuwa ta d’aya a ajinsu. Yanzu momy kad’ai ci ya isheta gashi kwata-kwata abdul yaqi yadda ta d’auke. Ko momy taje ta d’aukko abdul sae ya koma wajan ammi. Hakan ba qaramin tayar wa da momy hankali yayi ba. Momy ba irin dabarar da batayi bah akan abdul ya dawo gunta amma ya fafire akan bazai dawoba. Momy da tarasa yadda za tae wajan dady taje tace mae ya d’aukko mata abdul majid, ya dawo mata da shi. Dady kuwa haquri ya bata tare da cewa kinga abdul da ammi sun saba ki bari a hankula zai dawo wajanki, amma yanzu baza’a iya raba shi da ammi ba sun shaqu. Hakan ba qaramin b’atawa ammi rai yayi ba, har tana cewa dady Wallahi ita bazata yadda ba ammi ta kwace mata d’anta tilo. Kuma itama ai ammi tana da d’an hasalima mashkhur ba sona yake ba koh kullo ban ishe shi. Dady cewa yayi haba halima ai mashkhur yaro ne watarana zai dae na halinsa. Kuma itama ammi haka take ta fama da shi akan ya ringa yi miki magana amma yaqi. Afusace momy ta tashi tare da cewa kawai ni ammi ta cuceni nida d’ana yaqi yadda dani, yanzu ammi duk yaran nan sun zama nata Eee yee? Ni kenana na tashi a babu haba yazai ai ayimin haka. A fusace shima dady ya miqe tare da cewa kinga halima kin isheni Wallahi uban waye yace kije makarantar ki bar abdul a wajan maryam d’in ?. Ai sai da nayi-nayi da ke kan bazaki ba ki haqura da makarantar amma kikaqi koh? Kuma naga maryam (ammi) tai makwanki tayi sabida ta rungumin abdul hannu biyu kamar ita, ta haife shi koh? Yanzu da abindda zaki saka mata kenan ai godiya ya kamata kiyi mata ba rashin mutunci ba?. Dan haka Wallahi ki shiga hankalin ki, kuma karki qara tirsa sa abdul akan sae ya dawo wajanki, in lokaci yayi ya girma kuma yayi wayo in dae ya gane kice mahifiyar sa zai dawo wajan ki. Kuma Wallahi kika qara tayar min da fad’a a gidan nan sae na sab’a miki kinjini ko?. Yana gama fad’ar haka yabar part d’inta a zuciye. Wani bak’in cikine ya turniqe zuciyar momy, da tsana da haushin ammi. Tama rasa abidda za tai sai safa da marya take ita kad’ai a d’aki. Can kuma ta d’auki wayar ta, ta bugawa umman ta. Tana d’agawa koh sallam batayi ba ta fara gayawa umman ta abidda yake faruwa. Bayan ta kammala gayawa mahifiyarta abidda ya faru umman, tata tace, ki kwantar da hankalinki komai yazo qarshe yanzu zan tafi wajan boka zai mana maganin komai. Tom umma amma ya za’ai nazo karb’ar maganin da zanyi amfani da shin in bokan ya bani? Kin sai dae ba zai barni nazo kaduna ba yayi fishi da ni sosai. Ahh ki kwantar da hankalinki zuwa gobe in na karb’o sakwan bokan zan ai koh saratu ta kawo miki. Yauwa umma shi yasa nake sonki Wallahi zuwa goben in saratun tazo sai na bata sak’o ta kawo miki koh?. Yawa halimeme na ko kefa nagode, ai ba komai umma ni dae kawai naga sakwan bokan. Karki damu nice fa zuwa gobe zakiga saratu da saqo, yanzu ma zan shirya na tafi wajan bokan. Daga haka sukayi sallama momy ta kashe wayar. Sae a lokacin momy ta samu nutsuwa, kicin ta wuce domin taci abinci, bayan taci ta qoshi ta shige d’aki tayi kwanciyar ta. Washe gari da misalin qarfe biyu saratu ta sauka a gidan su mashkhur. Bata tsaya ko inaba ta wuce b’an garan yayar ta halima. Tare da kwad’a sallama. Momy da suri ta futo baki washe kamar gonar audiga tare da cewa a saratu har kin qaraso? Ehh Wallahi yaya halima tundda safe na tawo fa, motar muce ma ta lallace shiyasa ma ban qaraso da wuri ba. Ayya to sannu da zuwa zo mu shiga d’aki koh?, ahh yaya dama kin barini a falon kawai, ke dallan zo mu shiga ae abin sirrine. Tom shikenan kenan yaya mu shiga. Suna shiga saratu ta haye bed ta zauna tare da cewa Wallahi yaya halima wata uwar yunwa na kwaso.......... Typing........... ADALILINTA.💜❤️💜 BY AMINA BAYERO.💜❤️💜 *free book*💜❤️💜 *ina godiya da masoyana masu bibiyar wanna littafin mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin nana na ADALILINTA...........💜❤️💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment.........pls, sabida hakan shi zai bani qarfin guwar cigaba da rubutawa.💜❤️💜 *ga masu buqatar karanta littafin ADALILINTA da nayi posting sai su yimin magana ta wanna number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira. Free book ne bana kud’iba kuma now book. New book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing...... *Page 22* Suna shiga saratu ta haye bed ta zauna tare da cewa Wallahi yaya halima wata uwar yunwa na kwaso..... Momy cewa tai ahh bari naje na kawo miki abinci sae mu fara maganar ko?. Yauwa yaya halima, ba’a fi minti biyar ba sae ga momy da tire d’in abinci da lemo harda ruwa. Da sauri saratu ta taso ta faracin abinci. Yauwa sae ki fara yimin bayani bokan koh cewar momy. Sai da saratu ta kae cikalin abincin a bakinta tare da cewa d’an miqomin jaka ta kigabi. Ba musu momy ta miqo mata jakar. Bayan saratu ta karb’i jakar ta zuge ta curo wasu qullum magani guda uku. D’aga d’ayan tai tare da cewa wannan maganin boka yace ki barbad’awa abdul d’in a abinci. A dai-dai lokacin da saratu ta fara bayani a dai-dai lokacin dady yazo d’akin momy dan ya d’akko wata hularsa da zai sa. Harya tura kai zai shiga, yaji muryar saratu tana magana harya juya zai koma yaji saratu tana cewa Wallahi yaya halima boka yace indai kika barbad’awa abdul a abinci koh Wallahi ji zai yi duk duniya ba wadda yake so kamar ki. Shi kuma wannan so ake ki zuba mae a qasa ya taka, in dae ya taka koh Wallahi abdul da qafarsa zai dawo wajanki. Sai wannan kuma ta fad’a tana qara d’ago maganin, shi wanan sai ya dawo wajanki zaki yimai wanka da shi indai kikayi mae wanka koh to Wallahi boka yace shida matar can ammi take da suna koh marya, momy tace maryam to Wallahi bashi ba ita. Kai ji zai yima duk duniya ba wadda ya tsana kamar maryam (ammi). Tafawa sukayi tare da sheqewa da wata uwar dariya. Shiku dady da yake tsaye ji yayi qafarsa ta kasa d’auakr gangar jikinsa. Wani irin mugun jiri yakaeji sae mai-mai ta sunan BOKA, Yake a zuciyar sa. Muryar saratu ce ta dawo da shi daga tunanin da yafi inna takae cewa!! Amma yanzu yaya halima zaki iya amfani da maganinnan kuwa? Naji kince fa abdul koh wajanki baya zuwa. Murmushin mugunta momy ta saki tace haba saratu mae akai akayi abdul nice fa halima karki damu, aka yiwa uban da ya haife shi bare wani shi d’an cikina. Tashin hankali da ba’a samai date, ai dady sake rikirkicewa yayi maganar momy ce kawai take mae yawo wato shima anyi mae to me momy tayi mae haka?. Abindda yake ta tanbaya kenan amma ba mae bashi amsa. A fusace ya fad’a dakin, ai daga momy har halima ba wadda bai sha jinin jikinsa ba musamman ma da suka ga kallon da dady yake watsa musu. Agigice momy tace am!!! Ahh!! Na!! Ce!!! Ahh!! Yaushe ka shigo ne abban badul?. Wata tsawa dady ya dakama mata. Dallah dakata min dama ke mashirikace ban saniba?. Ahh!! haba!! Abban abdul ya za’ai kace haka wallahi ni ba!!!! Dallah yimin shiru banza asarariya Wallahi kika sake yimin magana sai na yi miki mugun duka. Daga momy har saratu jikin su tsima kawai yake. Dady kallansa ya mayar kan saratu, wata uwar harara ya watsa mata, wadda sae data kad’awa saratu ‘yayan hanjinta. Daga yau sae yau karna sake ganin ki a gida nan, in ba haka ba sai nasa an karya min qafafuwanki gida-gida. Jikin saratu rawa kawai yake sabida tsabar tsuro. Jin muryar momy sukayi tana cewa haba abban abdul ya zakai kace karta sake zuwa gidan nan?, ‘yar uwa tace fa. Jikake tasss-tasss wani gigi taccan maruka har guda biyu dady ya zubawa momy. Yana huci yace tindda gidan na uban ki ne koh?. kema to kitattara kayanki ki bita , Bama sae kina gidan zata ringa zuwaba to NASAKEKI ki tattara kayain ki barmin gidana. Agigice momy ta d’ago zatai magana dady yace kirufe min baki, wallahi in kika qara magana sai na qara sakin ki . Shiru momy tai dan tasan dady zai iya qara sakinta. Kuma kitattara kayin ki yanzu-yanzun nan ki koma gidanku, in kuma na dawo na samu d’aya daga cikinku Wallahi sae kunyi nadama. Yana gama fad’ar hakan ya bar d’akin a fusace. Hannu momy ta d’ora aka ta fasa uwar qara tare da cewa Wallahi na shiga uku saratu. Itama saratun kukan take tana cewa shikenan yaya halima asirimu ya tonu. Ke dallah can zoki tayani had’a kayana dan Wallahi nasan halain abban abdul yanzu ya dowa sae mun gane kuskuran mu. Ba b’ata lokaci suna had’a kayan su, a salallab’e suka fuce suka kama hanyar kaduna. 6an garan dady kuwa yana fita ya wuce part d’in ammi ya kwanta, sai juyi yake maganganin saratu da momy suna fad’o mae. Ba abidda yafi tsaya mai a rai sai maganar momy wadda tace!! mai akai akayi abdul akayiwa uban da ya haifeshi bare ma shi. Sai tinani yake mae momy tai mae haka. Sae da momy tai kwana uku a gidan su kafin dady ya sanar da ammi da hajiya kaka. Amma kwata-kwat yaqi ya gaya musu abidda yasa ya saki momy. Ammi kuwa haquri ta shiga bawa dady wae ya dawo da momy, taci darajar abdul. Dady kuma yace mata kinga dae baki tab’a roqana abu nakayi miki ba ko?. Ammi tace ehh hakane. Dady yace to Wallahi bazai yiwa ammi wanna al farmar ba. Da ammi ta takurawa dady da magiya fishi ya hau yi da ita, a ala dole ammi ta dae na maganar kuma ta rarrashi dady ya dae na fishi da ita. 6an garan abdul kuwa ba abdda ya dame shi rayuwarsa yake mae dad’i. Har dady ma ya fara tinanin zuwa qarshan shekara shima zai sashi a makaranta. 6an garan su momy kuwa sun shiga cikin tashin hankali. Kullum a yawan zuwa wajan boka suke amma dady shiru bai zo biko ba. Gashi mahifin momy wato malam garba, yaje kano yafi sau uku bai samu ganin dady ba, gashi yanzu saura sati d’aya iddar momy ta cika. Yauma kamar kullum shiryawa yayi domin zuwa kano wajan dady, sabida umman halima wato hajara ta uzzira mai akan sai ya koma. Bayan ya sauka garin kano ya nufi gidan dady. Kamar kullum bae samu ganinsa ba. Malam garba zama yayi a qofar gidan yace yau sae ya jira dady ya dawo. Ai kuwa yana cikin zaman nan se ka hajiya kaka da drive zasu fita unguwa. Hajiya kaka tana gain malam garba ta fara tanbayar drive wae wanene?. Drive yace Wallahi haijiya ban san shi ba amma ina yawan ganinsa yana zuwa, amma mae gadi baya barinsa ya shiga. Hajiya kaka cewa tai drive ya tsaya, baya ya tsaya ta bud’e murfin motar ta fita, tana fita tanufi indda malam garba ke zaune. Cikin nutsuwa hajiya kaka tayiwa malama garba sallam. Da sauri ya amsa mata tare da cewa barka da war haka hajiya, an wuni lafiya?. Lafiya qalau malam sae da ban ganae wanene ba,. Murmushi malam garba yayi tare da cewa nima hajiya ban sankiba amma ni surikin mae gidannan ne ya fad’a yana nuni da gidan. Ni baban matar mae gidan nan ne wato halima. Murmushi hajiya kaka tayi tare da cewa sannu da zuwa ai da ka shiga daga ciki. Ehh Wallahi hajiya na so na shiga amma hakan bai samuba sakamakwan mae gidan bayanan. Ehh hakane baya nan amma yanzu zo mushiga daga ciki. Ba musu malam garba ya bi hajiya kaka cikin gidan. Bayan sun shiga ciki hajiya kaka ta kawo mae lemo da ruwa mae sanyi yasha. Godiya ya hau zibawa Hajiya kaka, ita kuma tana ce mae ba komai. Sae da yayi wajan minti goma, kafin hajiya kaka ta fara gabatar mai da kanta. Nide sunana fatima kuma ni mahifiyar mae gidan nan ce. Da sauri malam garba ya d’ago yana kallan hajiya tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya. Alhamdulilah hajiya fatima fad’uwa tazo dae-dae da zama, nayi farin cikin had’uwa da ke Wallahi. Murmushi hajiya kaka tayi tare da cewa nima naji dad’in haduwa da kai. Yauwa hajiya ni dae zaki iya kirana da garba, kuma nazo ina son magana da d’anki Abubakar, amma baya nan dan ALLAH hajiya in ba damuwa zamu iya magan?. Ehh ba komai malam garba mae ke tafe da kai ne?. Yauwa hajiya fatima ina godiy dama inaso na roqi wata al farma a gare ki ne hajiya dan ALLAH ki tai makeni............. Typing....... ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 *free book*💜❤️💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin nan mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan ALLAH in kum karanta ku d’inga comment.......pls. Sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutawa.💜❤️💜 ADALILINTA .💜❤️💜 BY AMINA BAYERO.💜❤️💜 Typing........ *page 23* Dama inaso na roqi wata al farma a gare ki ne hajiya dan ALLAH ki tai makeni ....... Bakomai malam garba ina jinka, sai da malam garba yaja dogwan nunfashi kafin yace!! Dama maganar halima ce ta kawoni wajan Abubakar amma tindda baya nan sae nake ganin kawai na roqeki al farma. Dan ALLAH hajiya fatima ki tema keni in abubakar yazo ki tayani bashi haquri akan, ya dawo da matar sa halima d’akin ta. Hajiya fatima nima nasan abidda halima tayi bata kyauta ba, kuma Wallahi hajiya na hanata irin wanna halin amma taqiji, kinga yanzu abidda ta jawa kanta. Dan Allah hajiya fatima ku yafeta ta dawo d’akin ta itama tayi ladama. Jinjina kai hajiya kaka tai tare da cewa hakane malam garba, amma ni ban ma san laifin da tayiwa Abubakar ba haka ya sake ta. Shiru malam garba yayi na wasu ‘yan mintina kafin yace, Wallahi hajiya fatima abindda ta ai kata koh ince suka aika ta ba dad’in ji. Shiru hajiya kaka tayi kafin tace in ba damu ka sanar dani mae tayi mae haka ya sake ta, kaga naji dad’in bashi haquri akan ya dawo da ita d’akin ta. Sae da malam garba yayi jim kafin ya bawa hajiya kaka labarin abidda momy da saratu suka ai kata. Abin bae bawa hajiya kaka mamaki ba sosai sabida ta dad’e da sanin momy mushirika ce, tin sadda suka yiwa dady asiri ya rikirkice akan halima, daga qarshe sai da ya aure ta. Maganar malam garba ce ta dawo da hajiya kaka daga zurfin tinanin da ta tafi. Hajiya dan ALLAH karki ce baza ki amince ba ki temaka. Girgiza kai hajiya kaka tayi tare da cewa gaskiya sai dae malam garba kayi haquri bazan iyayi ma wanna al farmannan ba. Tabbas wannan mugun hali halima ta d’auka, kuma gaskiya baza mu iya zama da mashirika ba. Dama ALLAH ya tai maka yaro d’aya ne a tsakanin ta da abubkar, Kuma shima yaro ba ita take rainon saba gashi ma basu saba ba, dan haka ALLAH ya had’a kowa sa raban sa. A gigice malam garba ya d’ago yana kallan hajiya kaka magiya ya hau yi mata, kae da ga qarshe ma, har hawaye malam garba ya zubarwa da hajiya kaka. Hajiya kaka taji tausayin sa sosai, kuma jikinta ya bata malam garba mutumin arziki ne, daga gani halima ba halin malam garaba ta d’akko ba wata qila halin uwar ta ta kwaso. Haka dae malam garba yay ta kuka da bawa hajiya kaka haquri. Share hawayan ka malam garba komai ya wuce kuma insha ALLAH halima zata koma d’akin ta. Nan da nan malam garba ya hau zibawa kaka godiya da addu’a a. Malam garba yana shirin koma wa gida sae ga dady ya dawo. Bayan sun gaisa ya fara bashi haquri akan abidda halima tayi mae. Dady kuwa cewa yayi ba komai amma fa bazai mayar da halima d’akin ta ba. Haka mahaifin halima yay ta bawa dady haquri dady, yace ya haqura amma bazai mae da halima d’akin taba. Hajiya kaka ce tasa baki kuma ta tursasa dady akan sae ya mai da halima d’akin ta. Cikin baqin ciki dady ya mae da halima, amma da badan hajiya ta tursasa shi ba da ba abidda zai sa ya mayar da momy. Dady sae da ya kafa sharad’i akan momy ta cigaba da zama’ a gida har sai ya neme ta. Haka malam garba ya tafi cike da faran ciki. Dady kuwa zuciya ba dad’i ya wuce part d’in ammi. Lokacin da su momy suka samu labarin dady ya mayar da ita ba qaramin farin ciki sukayi ba, harda tsalle da juyi. Kuma a take momy ta fara tinanin ramuwar da zatai wa ammi akan rabata da abdul da tayi. Ai kuwa ta yanke shawarar in zata koma da shirin ta zata koma, kuma ba kowa za tae wa shirin ba face MASHKHUR. 6an garan ammi kuwa tana kula da abdul fiye da tinanin mae karatin littafi, dan yanzu gani take kamar ita ta haifeshi. Wata soyayyace ta d’a da uwa ta shiga tsakanin ammi da abdul, duk duniya shima abdul ba wadda yake so kamar ammi. Qafarta qafarsa koh bacci tare suke yi. Shima mashkhur yana qaunar abdul sosai, kamar yadda abdul yake qaunar sa, dan abdul yana ganin mashkhur ya dawo da ga makaranta zai fara tsalle yana murna. Dan yanzu harya fara iya fad’ar sunan sa, yana cemai yaya mashkhur. Dady kuwa hakan ba qaramin dad’i yake mae ba dan baya so, a raba mae kan yara. Sai da momy tai wata biyar kafin ta dawo gidan dady da zama. Shima da kyar dady ya amince tare da saharad’in kar saratu tasake zuwa gidan. Hakan bai wa momy dad’i ba amma ba yadda ta iya. Yanzu ma saratu ta kusan yin aure dan ta samu wani mae kud’in gaske a kaduna, duk da kuwa yana da mata. Lokacin da momy ta dawo sae da dady ya tara mutan gidan a falon ammi. Wato hajiya kaka, ammi, momy. Ba komai ya sanar da suba face daga rana mae kamar ta yau ya barwa ammi ABDUL MAJID halak malak. Sabida momy in aka bar mata abdul zata iya b’ata sa. Momy bataji dad’i hakan ba amma ta danne bata nunaba. Bayan momy ta koma part d’in ta, tinawa tae da maganin da ta karb’a a wajan boka kafin ta dawo. Tinanin ta fara kala-kala ta yadda zata bawa mashkhur maganin nan, al halin kuma mashkhur ba ya kulata bare ya karbi abinta ya sha. Wani shu’umin murmushi momy tayi sabida ta gano ta yadda zata bawa mashkhur maganin nan. Momy yanzu ta gyara halin ta ba kamar da ba duk tayi sanyi, duk da kuwa ba dan ALLAH take hakan ba d’an dady ya saki jikinsa da ita ne kuma yaga ta gyara halinta. 6an garan hajiya kaka kuwa ta miqe tsaye sosai kullum cikin addu’a take ALLAH ya tsare dady da ammi kai harma da mashkhur, daga sharin momy. Kuma bayan haka tana zuwa wajan malm Ibrahim domi karb’ar rubutu da addu’o’i. Kuma tana bawa dady da ammi, bata bawa mashkhur sabida a ganinta yaro ne momy ba zata iya cutar sa ba. Yau juma’a kuma mashkhur bashi da makaranta ranar jumm’a yana d’aki yana karatu. Shi kuma abdul yana tsakar gida yana wasa da kwallo. A hankali momy ta sauke glass d’in d’ankin nata dan taga waye yake biga kwallon. Tana leqawa taga d’anta abdul, murmushin mugunta momy tayi tare da mayar da glass d’in ta rufe. A hanzarce ta nufi kicin, tana shiga kicin d’in ta bud’e firic ta d’akko wani jok mae cike da zob’o, zob’an ya sha had’i sae qamshi yake. Da sauri ta hajiye jok d’in ta nufi bed room d’in ta. Cikin qan qanin lokaci ta dawo hannu riqe da maganin boka da ya bata yace ta zubawa mashkhur a lemo, Kuma ya bata tabbacin cewa inddai mashkhur ya sha leman da maganin a ciki, tofa duk abindda momy tace sai yayi, koh kara ta ajiya ba zai tab’a tsallake ta ba, ba tare da izini momy ba. Abidda yasa momy takae so ta mallake mashkhur kawai so take ta qunsawa ammi bakin cikin kamar yadda ta qunsa mata, ta rabata da d’anta abdul. Bugu da qari kuma dama momy taci al washin sae tayi maganin mashkhur, akan ko in kular da yake nuna mata. Kuma ta d’au al washin sae ta lallatawa mashkhur da TARBIYA koh ta halin yaya ne. A hanzar ce ta dakko cup ta fara zuba zob’an sai da ta kusan cika cup d’in. Bayan ta zuba zob’an ta fara barbad’a garin maganin boka. Bayan ta gama zuba maganin qara dakko wani cup d’in tayi amma bae kai waccan girma ba, ta qara zuba zub’an, tana gama zubawa ta d’auki kofinan tayi hanyar waje. Bata tsaya ko inaba sae indda abdul yake biga kwallo. Abdul yana ganin ta ya taka a guje zai gudu, da sauri ta ajiye kofinan ta roqo shi. Kuka Abdul ya fara yana cewa ni Wallahi bazan biki ba wajan ammina zani. Wani baqinci kine ya sake turniqe momy, amma tai sauri tace na sani nima ai ba tafiya zanyi da kai ba. Zaka sha lemo ko? D’aga mata kai bdul yayi alamin Eee, yauwa amma fa sai kaje ka fara kai wa yaya mashkhur koh?. Qara D’aga mata kai yayi alamin eee. Yauwa Abdul d’in ammi, abdul kuwa yana jin haka ya fara dariya sabida tace mae Abdul d’in ammi.............. Typing....... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar wanan littafin mai suna ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *Dan ALLAH in kun karanta ku d’inga comment......pls,?sabida hakan shi zai bani qarfin guiwar cigaba da rubutuwa.💜❤️💜 Ga masu buqatar karanta littafin ADALILINTA da nayi posting, sai suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira. Kuma bana kud’i bane free book ne, kuma new book. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Page24* Yauwa abdul d’in ammi, abdul kuwa yana jin haka ya fara dariya sabida tace mae abdul d’in ammi........... Miqa mae cup d’in da ta zuba zob’o mae maganin boka tai, tare da cewa yauwa abdul d’in ammi kayi sauri ka kaiwa yaya mashkhur kaji, kuma karka bari ammi ta gani kuma karka sha, ga naka nan na ajiye ma in ka dawo sae nabaka. Abdul cewa yayi toh, har zai tafi momy ta ruqo hannun sa tace kuma karkace nina bashi kana bashi karkayi magana kawai ka futo. D’aga kai abdul yayi sanna ya fara tafiya hanyar part d’in ammin. Wata nannauyar ajiyar zuciya momy ta sauke tare da sakin wani mugun murmushi, a fili tace, mashkhur zai zama qarqashin ikona, ke kuma ammi Wallahi sae nasa kin zubar da hawayan baqin ciki. 6an garan abdul kuwa yana shiga part d’in ammi ya wuce d’akin mashkhur. A kulle d’akin yake dan haka Ajiye leman abdul yayi ya fara kwankwasawa. Ji yayi mashkhur yace wanene, da sauri yace yaya mashkhur nina ka bud’e min, duk da abdul bae iya magana sosai ba amma mashkhur ya ganem mae yake cewa. Bud’e mae kofar mashkhur yayi. A lokacin duk mashkhur ya har gatsa litattafan makaranta yana home-wrok da kuma karatu. Abdul kuwa koh shiga bae yi ba ya miqawa mashkhur. Mashkhur kuwa qarb’a yayi kafin yayi magana abdul ya jiya, mashkhur kuwa a tinaninsa ammi ce tabawa abdul ya kawo mae, abinka da tinanin yaro, Sabida a lokacin mashkhur qarami ne kawaid dae yana da qoqari da kwakwalwa mae kyau shiyasa yazama kamar wani babba. Bayan ya karb’a zub’an shima juyawa yayi tare da kulle d’akin ya koma. Da bae yi niyar shaba sabida ba komai yake shaba alokacin amma da yatina abdul ne qaninsa da yafi sone ya kawo me, kawai sae ya fara sha. 6an garin abdul kuwa tindda ya juya bai tsaya a ko inaba sae wajan momy. Momy kuwa tana ganinsa ta fara washe baki tare da cewa yauwa abdul ka kai mae koh? D’aga kai abdul yayi alamin eee. Yauwa yaran kirki kai ma karb’i naka, ta fad’a tare da miqa mai qaramin cup d’in zob’an wadda bata sa mae maganin ba. Karb’a abdul yayi tare da cewa nagade, dama ammi ta koyawa abdul godiya a duk sandda aka bashi abu. Tab’e baki momy tayi sabida tasan ba wadda zai koyawa abdul wanna face ammi. Shi kuwa abdul juyawa yayi ya wuce 6an garan ammi. 6an garan mashkhur kuwa sae da ya shanye zo6an momy tass sanna ya ajiye cup d’in. Bayan yasaha zub’on wani bacci ne mae nauyi ya kwashe shi. Ba shi ya tashi ba sae wajan qarfe hud’u na yamma, shima buga qofar da ammi ne take ya tashe shi, daga baccin. A hankula yatashi yaje ya bad’e. Kallan sa ammi tai tare da cewa wae mashkhur sabida mae kake da taurin kai ne? Ban isa na gaya ma magana kajiba ko?. Dan ALLAH ammi kiyi haquri ki dena yima fad’a ni ban ma san wana lefi yau nayi miki ba. Harara ammi ta watsa mae tare da cewa ba na hanaka rufe qofar d’aki ba? Amma sabida baka jin magana yau ka qara rufowa, wai kae mashkhur mae ka d’aukin kanka ne eyee? Kana yaro qarami kana taurin kai da rashin jin magana, ina da ka girma?. Lumshe kyawawan idanunsa mashkhur yayi tare da cewa haba ammina yanzu akan wannan kike tayi min fad’a tom insha ALLAH daga yau bazaki qara qorafi akan rufe kofar nan ba sai dae mushiga wani fad’an. Riqe baki momy tayi tana ganin ikwan ALLAH wae yaro qaramin ya iya magana da tsari. Magar mashkhur ce ta dawo da ita daga tinanin da ta, tafi. Ammina dan ALLAH kiyi haquri ki dae na fushi da ni kinji?, ajiyar zuciya ammi tayi tare da cewa tom zan dena amma sae kai ma sai ka dena rashin jin magana tukunna. Dama shi haka mashkhur yake in dae yayiwa ammi laifi sae ya dawo ya bata haquri. Tom zan dae na ammi yanzu kiyi min murmushi dan ALLAH. A ala dule ammi tayi murmushi sabida tasan halin mashkhur in batayi mae murmushin nan ba yata binta kenan akan sae tayi dan har bacci bazi batta tayi ba. Kayi sallah ne? Aaa yanzu sanyi alwala na tafi masallaci. Tom shikenan kayi sauri kar a tayar da sallar, tom ammi, yana gama fad’ar haka ya juya yayi alwala. Yana futowa falan ammi ya tarar da momy da ammi suna hira, kawai mashkhur ya fara bin momy da ido kamar yaga saban abu, ji yake kamar yayi mata magana. Kwatsam yaji momy tana cewa ahh yayan Abdul ba magana?. Mashkhur kuwa kamar jira yake tayi mae magana da sauri yace momy ina wuni?. Ai ba iya momy ba har ammi abin ya bata mamaki shida mashkhur koh kallan momy bayayi, tindda suke da momy koh kallo bai ishe taba. Washe baki momy tayi tare da cewa lafiya qalau yayan abdul ina zuwa haka? Ata qai ce mashkhur yace masallaci zani, tom shikenan a dawo lafiya, daga haka mashkhur ya wuce masallaci. Ita dae ammi abin ya d’aure mata kai sosai, tinanita shiga yi kala-kala. A ganinta Addu’ar da takewa mashkhur ne ALLAH ya karb’a ku kuma ya dai na taurin kai, haka dae ammi tai, ta tinani kala-kala amma bata kawo komai game da hakan ba, kawai dai tafi tinanin mashkhur halinsa ya canza. Tom tindda ga ranar da momy ta bawa mashkhur maganin boka, bai tab’a bashin zuwa gai sheta ba koh wace safiya sae yaje ya gai she da momy. Kai yanzu ta kai ta kawo mashkhur har part d’in ammi yake zuwa suyi hira koh ta taya shi home- work. Daga dady har ammi abin yana basu mamaki sosai. Amma kwata-kwata basu kawo wani mumunan tinanin ba. Tom ana cikin haka ammi ta samu ciki, kowa yayi farin ciki sosai sabida ammi ta dad’e bata haihu ba tun lokacin haihuwa mashkhur bata sake haihuwa ba. Yanzu mashkhur ya mayar da momy kamar abokiyar sa, duk abidda zai yi sae ya tanbaye ta. Bugu da qari ma, duk abidda momy tacewa mashkhur baya musu koh taurin kai, ate a wajan yake cika umarnin ta. Amma dae duk da haka wani abun mashkhur yana mata taurin kai, da yake shi taurin kan ajininsa yake. 6an garan makaranta kuwa mashkhur ya mae da hankalin sa sosai yana karu. Kuma yanzu ansa abdul a makaran ta tare ake kai su. Shima abdul yana da qoqarin karatu sosai abin dae gwanin ban sha’awa. 6an garan hajiya kaka ma ta lura da yadda mashkhur yake rawar qafa wajan momy itama bata kawo komai ba, kawai dae tayi tinanin ammi ce ta tirsasa shi akan ya ringa yiwa momy haka. Tom haka wattani suka shud’e abubuwa kala-kala suna ta faruwa. Wataranar laraba da rana ammi ta fara naquda. A hanzarce hajiya kaka da momy suka tafi kai ta asibiti da yake dady baya nan. Bayan sun kai ta aka shigar da ita d’akin haihuwa. Ba jimawa likita ta futo ta karbi kayan baby. Bayan wasu ‘yan mintina likinta ta qara futo hannu riqe da baby. Tana qarasowa ta miqawa hajiya kaka baby tare da cewa an samu baby boy wato namiji. Masha ALLAH kyakyawa ne sosai baby kamar su d’aya da abdul da yake abdul da dady suke kama. Sae da yamma aka sallami su ammi a lokacin ma dady ya dad’e da zuwa asibintin. Mashkhur da abdul sunyi murna samun qani sosai, musamman ma abdul dan yafi mashkhur murnar samin qani wae shima zai zama yaya. Tom ranar suna yaro yaci sunan qanin dady da ya rasu wato UMAR FARUQ. Anyi suna lafiya kuma an gama lafiya, kowa ya koma gidan sa lafiya. Haka ammi ta cigaba da rainon umar faruq cikin kulawa da kwanciyar hankali. Kuma har lokacin Abdul bae koma wajan momy ba yana wajan ammi. Kae in mashkhur ya cewa abdul momy ce ta haife shi kuku yake sakawa harda birgima wae shi Wallahi ammi ce ta haife shi ba momy. Hakan kuwa ba qaramin b’atawa momy rai yake ba, gashi har yanzu bata sake haihuwa ba, Gani take yanzu ammi ta had’a yara uku ita kuma bata da ko d’aya, dan ma yanzu dad’in ta d’aya ta mallakem mashkhur, kuma yana zuwa ya tayata hira ai da kad’ai ci ya isheta. Alokacin ne aka tashi bikin qan warta saratu amma dady qiri-qiri ya hana momy zuwa bikin. Momy kuwa tace Wallahi sae taje dan bai isa ya raba ta da‘yar uwar taba, shi kuwa dady yace Wallahi in dae ta tafi karta dawo mai gida ya sake ta. Dady ba qaramar tsana yayiwa saratu ba tun sandda tazo ta kawowa momy maganin boka, dady gani yake kamar saratu ce take koyawa momy zuwa wajan boka.............. ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Page 25* Dady gani yake kamar saratu ce take koyawa momy zuwa wajan boka........ Momy tana ji tana gani dady ya hana ta zuwa bikin saratu ba yadda ta iya haka ta haqura. Ranar wuni tayi a d’aki dan baqin ciki koh waje bata leqo ba. Sae da yamma shima mashkhur ne yazo wajan ta dan suyi hira, haka sukai ta hira har zuciyar momy ta d’an yi sanyi. BAYAN SHEKARA D’AYA. Ammi ta sake haihuwar d’anta namiji shima kyakyawane sosai, a lokacin da ta haife shi faruq bai fi shekara d’aya ba. Ranar suna yaro yaci sunan ta ALIYU HAIDAR. Amma har yanzu duk yaran ammi ba’a samu mai kyan mashkhur ba, duk da suma suna da kyan amma duk cikin su ba mae kama da mashkhur. Duk sunfi kama da abdul sabida da dady suke kama, shikuma mashkhur da ammi yake kama. Amma duk qannan mashkhur sunfi shi hasken fata dan su fatar su ma har wani ja take, shi kuma haske ne da shi kawai shima hasken ba qalba. .Masha ALLAH yanzu ammi yaran ta uku, in kuma aka had’a da abdul dan wajan momy hud’u kenan. Alokacin momy baqin ciki kamar ya kashe ta dan har lokacin ALLAH bai sake bata haihuwa ba tundda ga kan abdul majid gashi yanzu abdul d’in ma an kwace mata shi. Sam baya yadda da ita ko part d’inta ma, ba sosai yake shugowa ba ko ya shago ma baya jimawa, in dae ba ganin mashkhur yayi a can ba. 6an garan mashkhur kuwa ya qara girma kulluma qoqari yake qarayi, dan yanzu a ajinsu ma duk ya fisu qoqari. Amma fa har yanzu yana nan da taurin kansa in dae yace yana son abu yana so in kuma baya so tofa ko zai mutu bazai ba. Niku Amina bayeo nace tabb 🤔abin babbane .☹️ Tindda dady yaga mashkhur yana girma yana qara taurin kai kuma dole sae abidda yake so yake, dady ya fara qoqarin tankwara shi ta qarfi da yaji. Dan yanzu dady ya dae na bashi ko biyar kuma ya hana ammi da kaka suma su bashi koh biyar. Amma mashkhur yana zuwa wajan momy take bashi kud’i duk da kuwa itama dady ya hanata. Yanzu dady ya miqe tsaye sosai hakan mashkhur, shiyasa mashkhur ya raye yiwa dady taurin kae, sosai dady yake hura mashkhur amma bada duka ba kuma bada zagi ba. Shiya yanzu mashkhur yake jin maganar dady duk da ba sosai ba,Amma dae yafi da. Yanzu ba dama a gidan nan mashkhur yayi laifi sae momy tace baza ai mae fad’a ba, sun sha fad’a dady akan hakan da take. Sam momy bata ganin laifin mashkhur duk abidda yayi ita take d’aure mai giddi. Dady kuwa da yaga zata lallata mashkhur yayi qoqarin ya hana mashkhur zuwa 6an garan momy. Amma abin ya faskara a ala dule dady ya haqura. Tom yanzu watan haidar uku a lokan ALLAH ya bawa ammi ciki, hmmm zoka ga murna a wajan momy gani take uwa cikin fari dan ji take kamar bata tab’a haihuwa ba. Tsirfe kala-kala a wajan momy wata ranama da tsakar dare zata tashi dady daga bacci tace ya suyo mata abu. Dady abisa dole yake zuwa ya siyo mata dan har ALLAH-ALLAH yake in yaje part d’in momy kwananta ya qare ya dawo na ammi, sabida momy ba qaramin uzzira mae take ba. Tom haka momy tai, ta rainon cikinta har ya cika watan haihuwa. Momy ta jibgo kayan baby sosai kamar haihuwar fari sae rawar qafa take. Ranar wata asabar da safe momy ta fara naquda, kafin kaka da ammi su kai ga kai ta asibiti harta fara yunqurin haihuwa. Dan haka dole hjy kaka da ammi suka kar6i haihuwar momy a gida. Masha ALLAH, ALLAH ya sauki momy lafiya ta samu ‘yar ta mace fara tas mae kama da ita. Yan gidan sunyi farin ciki sosai da samin baby girl. 6an garan momy kuwa baki har kunne sabida ita ta fara haifawa dady ‘ya mace. Dady shima yayi farin ciki sosai da ya samu baby girl, amma sai addu’a yake ALLAH yasa kar’ta kwaso halin uwar ta. Ranar suna yarinya taci sunanta RUKAYYA. Ake mata kara da rukee. Anyi suna lafiya kuma an gama lafiya. Tofa tundda momy ta haifi Ruqayya bata bari kwata-kwata yaran gidan su tab’a ta mussaman ma ammi, dan gani take kamar zata kwace mata rukee yadda ta kwace mata abdul. Mashkhur ne kawai take yadda ya d’auki rukee shima ba sosai yake d’aukar ta sabida mashkhur bae damu da d’aukar yaro ba mussaman ma da yaga maca ce. Yanzu duk ‘yan gidan sun gane momy bata so su d’auki rukee dan haka kowa ya dae na zuwa d’auakar ta. Kai hatta hajiya kaka ma bata d’aukar ta. Tindda ak haifi rukee sau uku hajiya kaka ta d’auke ta, itma ammi bata d’aukar ta tindda taga alamar momy bata son a d’auke ta. Yanzu rukee ta fara wayo amma har yanzu momy tasa taka tasam-stam akan ta. Koh abdul in yazo d’aukar ta zai fita da ita kwace ta take, wae sai tace zai je ya kaiwa uwar goyan sa ammi. Tindda abdul yaji tace haka ya dae na zuwa d’aukar rukee sabida baya son momy ta ringa, kushe ammi duk da abdul yaro ne alokacin. Dan bazai wuce shekara shidda ba. Tom haka rayuwa tai, ta juyawa. abubuwa suna ta shud’ewa. Yanzu ruqee shikarar ta d’aya da watanni kuma a lokacin ne ammi ta samu ciki. Haka tai ta rainon cikin ta cikin kwanciyar hankali da kulawa. 6an garan mashkhur da abdul suna qoqari a makaranta sosai, musamman ma mashkhur. Dan wanna qarshan shekarar mashkhur zai yi saukar QUR’ANI duk da ba wani babba bane, kuma a qarshan shekarar zai fita daga primary. Hakan ba qaramin dad’i yakewa dady da ammi har da ma hajiya kaka. Dan yanzu mashkhur ya zama abin al faharin su, duk da har yanzu bae dai na taurin kai ba. Kuma har yanzu mashkhur bai dai na kula momy ba dan yanzu ya mafi jin manya maganar momy akan ta ammi. Kaka kuwa ta lura da hakan dan har wajan malam Ibrahim taje ta kar6o mae rubutu. Amma koh ta bashi in yaje ya nunawa momy sae ta kwace ta zubar kuma ta hana shi sha, hadda cewa kar yayi addu’a da hjy kaka tace yayi. Da yake momy ta mallake mashkhur duk abdda tace haka yake. Yanzu cikin ammi ya tsufa sosai dan har ya shiga watan haihuwa, kuma a lokacin ne kawun hajiya kaka a kaduna ya rasu, dan haka hajiya kaka ta shirya dumin zuwa gai suwa. Alokacin da hajiya kaka ta shirya dady zai kae ta abdul majid yace zai bita. Ammi da dady suka ce bazi je ba sabida makaranta. Kuka abdul ya saka harda birgima akan sae yabi hajiya kaka, hjy kaka tace su barshi ta tafi tare da ita tindda yana so kuma yau jumm’a ranar lahadi zata dawo kafin a koma boko sae ya haqura da zuwa ta asabar da lahadi. Ba musu ammi da dady suka amince, haka su dady suka kama hanyar zuwa kaduna. Su dady sun isa garin kaduna lafiya qalau. Bayan dady yayi musu gai suwa ya huta yacewa hajiya kaka zai wuce gida ranar lahadi da safe zai zo ya d’auke su ita da abdul. Daga haka sukayi sallam da dady ya wuce kano yabar hajiya kaka da abdul a garin kaduna. Ranar asabar akayi sadakar uku ga gida ya cika da mutane sosai koh wajan kwanciya da kyar hajiya kaka da abdul suka samu ma, ga Abdul sae kuka yakewa hajiya kaka wai shi wajan ammi zai koma. Hajiya kaka tacewa abdul sae dai yayi haqu dan baza ta tawo da yamman nan ba. Gaskiya hajiya kaka ta na gaji da zama a gidan nan duk mutane sunyi yawa, jiya fa da kyar muka samu wajan kwanciya dan ALLAH hajiya kaka ki tawo mu koma gida, ki bigawa dady yazo ya d’auke mu. Haka abdul yay ta damun hajiya kaka da mita. Dan haka hajiya kaka ta yanke shawarar kawai ta tawo kano. Bayan sallar la’asar hajiaya kaka ta fara shirin tawowa kano a motar haya, abdul kuwa sae cewa hajiya kaka yake ta kira dady ya d’ake su, amma hajiya kaka tace aa ita dae da kanta zata dawo, bazata wahalar da dady ba. Sai wajan qarfe biyar da rabi hajiya kaka ta futo daga gidan mutuwa. Tana zuwa wajan hawa mota taci sa’a ta samu motar kano. Haka suka kama hanya suka fara tafiya, koh daga garin kaduna basu fita ba aka fara kiran sallar magari ba. Dan haka drive ya fita yayi sallah, abdul dae yasao yabi drive nan suyi salla amma hjy kaka ta hana shi zuwa............. ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *ga masu buqatar karantta littafin ADALILINTA da nayi posting sae yayi min magan ta wanna Number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira, Free book ne bana kud’in ba kuma new book. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *page 26* Abdul dae yaso yabi drive nan suyi sallah amma hajiya kaka ta hana shi zuwa............. Sae da sukayi wajan minti ashirin (20 minit) kafin drive nan ya dawo. Bayan ya dawo ya tayar da motar amma abin mamakin motar taqi tashi. Drive nan yayi iyakacin qoqarin sa amma ina motar nan taqi tashi, dan haka ba 6ata lokaci drive nan yayi gaba domin nemo mae gyara. Su hajiya kaka da sauran ‘yan motar sukayi ta jiran drive amma bae dawo da wuriba. Tun suna jira har wasu suka fara tafiya domin samun wata motar su hau.Yanzu ta kae ta kawo, kowa ya tafi ya rage daga hajiya kaka sae abdul, har wajan qarfe tara na dare. Abdul kuka ya farayi yana cewa hajiya kaka shifa ya gaji. Itama hajiya kakan ta gaji dan haka ta yanke shawarar su samu wata motar su hau. Suna fita suka fara tafiya hannun hajiya kaka riqe da abdul. Wajan kamar daji-daji yake kamar qauye-qauye shukoke, ne kawai a wajan kuma ba wani haske sosai hasken watane kawai sae na futulin bakin titi ne yake haska wajan. Abdul kuwa ya qanqame hajiya kaka alamin tsoron wajan yake ji. Itama kanta hajiya kaka tsoro takeji sabida wajan abun tsoro ne. Sauti suka fara ji a hankula- a hankula alamin taku mutum. Tsayawa hajiya kaka tae cak tare da qanqame abdul da hannuwan ta biyu. Dan hajiya kaka ta kasa motsi ma, sabida tsoro. Da k’yar hajiya kaka ta iya juyawa 6an garan da take jin sautin takun mutum, shi kuwa abdul ya qanqame hajiya kaka ya rintse idon sa sosaii. A hankula hajiya kaka ta qarasa juyawa 6an garan ciki da fargabar mae zata gani. Mamaki ne ya kama hajiya kaka sabida abidda idon ta ya gane mata. Wata matace fara tas kamar ba bahaushiya ba, sabida kyan ta da haskenta. Hijab ne ajikinta har qasa, madai dai ciya ce matar ita ba siririya ba haka zalika ita ba mae qiba ba. hannun wannan matar ringume da towel fari. Ajiyar zuciya hajiya kaka tayi, sabida kawai jikin ta ya bata ba cutar da su zatai ba. Mayar da kallan ta hajiya kaka tai kan abdul tare da cewa, Abdul d’ina bud’e idonka kaji, aaa hajiya kaka ni dae tsoro nake ji . Bakomai kaji abdul ka dena jin tsoro insha ALLAH ba abindda zai same mu!!! Tana kai qarshan maganar taji sallamar matar nan cikin sanyyar muryar ta!!! Salama’alaikum. Qara binta da kallo hajiya kaka tayi tare da cewa wa’alaikissalam baiwar ALLAH, lafiya dae koh?. Abdul majid bud’e idon sa yayi dan yaga wake magana, kafe matar yayi da ido tare da cewa ina inawuni?. Murmushi matar tayi tare da cewa lafiya qalau yaro da fatan kana lafi koh?. Girgiza kae abdul yayi tare da cewa aa ni dae tsoro nake ji so nake mu tafi gida. Rungume towel d’in tai da hannu d’aya a qinjinta, tare da dafe kan abdul da d’a yan hannun nata, Sannan tace ka dena jin tsoro ba abidda zai same ka kaji, Namiji ae baya jin tsoro koh, d’aga kai yayi alamin to, ya sunan ka?. Abdul majid ya bata amsa a taqai ce. Ta bud’e baki zata sake magana kenan muryar hajiya kaka ta daki kunnnata!!! Bawair ALLAH ina tanbayar ki daga ina kuma mae ya kawo ki mufa sauri muke mu samu abin hawa dare yana sake yi. Ajiyar zuciya matar ta saki tare da sake rungume towel d’in hannunta, cikin dashashiyar murya matar tace dan ALLAH hajiya TAI MAKO nake son kiyimin. Jinjina kae hajiya kaka tayi tare da cewa ALLAH yasa na iya yimiki kuma in tai makwan bai fi qarfina ba. Wasu hawayene suka zubuwa matar, da mamakin hajiya kaka kawae sae taga matar ta miqo mata towel d’in hannun ta, hajiya kaka sauke idon ta tae akan towel d’in, dan ganin mae ke ci?. sakin baki hajiya kaka tayi saka makwan ganin abidda ke cikin towel d’in. Bakomaii bane acikin towel d’in bace JARIRI kuma daga gani sabuwar haihuwa ne. baki sake hajiya kaka tace keeee lafiya kika bani jariri mae zanyi da shi? Kuma wana kalar tae mako zan miki?. Dan ALLAH hajiya fara riqemin baby nan tukunna nayi miki baya ni. Girgiza kae hajiya kaka tayi tare da cewa Wallahi bazan karb’i jaririn nan ba inje ina da da jaririn?. Wasu hawaye ne suka sake wanke fuskar matar tare da cewa aaa hajiya ae ba tafiya zakiyi da ITABA. Ki tae maka ki riqe min ITA, zan karb’e TA yanzun nan. Jikin hajiya kaka yayi sanyi kuma ta yadda da matar dan haka hannu na rawa tamiqa hannu domin karb’ar jaririyar. Sae da matar ta cire wata takadda sanna ta miqawa hajiya kaka jaririyar. Bayan ta bawa hajiya kaka baby ta juya ta miqawa abdul takaddar hannun tata. Bayan ta bawa abdul takaddar ta juyo ta mae da kallan ta wajan hajiya kaka. A hanzar ce hajiya kaka tace bawar ALLAH Kefa nake jira, dare yana sake yi, kiyi sauri kiyi abindda zakiyi ki karb’i jaririyar ki. Hawaye ne ya cigaba da zuba daga cikin idon matar tare da cewa hajiya yau da safe na haifi yarinyar nan, ni mahifiyar tace. Kuma ‘yata ba shegiya bace, tana da uba ta hanyar aure muka samu yarinyar nan. Mahaifin ta yana raye kuma yana da dukiyar da zai yi mata gata, sabida haifinta sananne ne a garin kaduna. Amma sai dae kashhh yarinyar nan tana cikin HATASARI ba lallai ne ta cigba da rayuwa ba in dae tana tare da ni da mahaifin ta. Hajiya ina son yarinyar nan sosai , shima mahifin ta nasan zai sota sosai amma hajiya bani da mafitar da ta wace RABUWA DA ‘YAR NAN. Hajiya kaka binta da ido take yi tana saurarranta dan tama kasa ce mata komai kawai so take taji qarshan zancan. Shima abdul ya zubawa matar idon ya riqe takaddar da ta bashi sosai. Kukane ya kwacewa matar amma duk da haka bata dena maganar ba, hajiya ga ‘yar ta nan na baki ita AMANA na d’an wasu lokutan, hajiya nasan zaki riqe min AMANAR ‘yata kuma na yadda da ke sosai, jikina ya bani ke ba muguwa bace. duk wani qarin bayani yana cikin takaddar da take hannun abdul. Tana gama fad’in hakan kuka yaci qarfin ta. Jin muryar hajiya kaka tae tana cewa Wallahi baiwar ALLAH Bazan tafi da ‘yarki ba, kuma duk wani tsanani ai yana tare da ALLAH koh ki kar6i ‘yar ki ku tafi ALLAH zae nema miki mafita. Dan ALLAH hajiya ki tae maki rayuwar yarinyar nan ki tafi da ita. Zaro idanuwa hajiya kaka tayi tare da cewa!!! Ke nifa bazan karb’i yariyar nan ba gwarama ki karb’i ‘yarki, sabida rashin tinani irin naki kin tab’a jin anyi sadakar ‘yar ne?. Cikin muryar kuka tace hajiya AMANA fa nabaki fa na wasu lokutan ba sadaka ba, mae da kallan ta tae kan abdul tare da cewa abdul majid ga qanwarka nan kana san ta koh? D’aga kae abdul yayi alamin eee. Zaka kulamin da qanwar ka ko abdul?. Ehhh zan kula miki da ita, cewar abdul, yauwa Abdul nagode sosai. Kee malam ki karb’i ‘yar ki koh na ajiye miki ‘yar ki anan Wallahi. A fusace hajiya kaka ta fad’i hakan. Ai kafin hajiya kaka ta rufe bakinta har matar nan ta fara tafiya cikin sauri. A hanzar ce hajiya kakq ta riqe hannun abdul tare da rungume jaririyar nan a qujinta da hannu guda, tabi matar nan cikin tauri. Matar kuwa tana juyowa taga hajiya kaka tana binta a baya, ai kuwa da gudun gaske matar nan ta taka. Hajiya kaka da taga matar nan zata iya b’ace mata, sakin hannun Abdul tayi itama ta bita a guje rungume da jaririyar. Ahan zarce matar nan ta shige wajan bushiyoyin nan, a guje. Ita hajiya kaka da gudu ta bita, hajiya kaka tana zuwa wajan bishiyoyin ta nemu matar nan sama koh qasa bata ganta ba, kashh, kuma gashi wajan yayi daji da bishiyoyi da yawa, hanyar ta rabu kashi uku hajiya kaka bazata iya ganewa ba. Hajiya kaka kuwa ta yanke shawarar ta fara bi ta dudduba hanyar duk da kuwa akwai duhu a wajan. Har ta fara tafiya sae ta tina da abdul da ta barshi a baya, kuma gashi dare yana sake yi. Da sauri ta juya domin taje ta d’auki abdul, hannayan ta riqe da jaririyar nan. Cikin sauri ta koma indda ta bar abdul. Samun shi tae tsaye a wajan, hannu riqe da takaddar da matar ta bashi. Da sauri ta qarasa inda yake, tsaye tare da ruqo hannun sa, tana cewa abdul kayi haquri nasan tsoro kake ji ko?. Aaa kaka nifa na dae na jin tsoro ba maman baby nan tace na dae najin tsoro ba ni namiji bane . Ya fad’a yana nuni da jaririyar da take hannun hajiya kaka. Hajiyar zuciya hajiya kaka tayi tare da cewa gaskiya matar nan batai mana adalci ba, yanzu ya zamiyi da jaririyar nan da ta bar mana ta gudu. Hajiya kaka tana qarasa maganar taga wani asken futular cucilan yana tun karosu, zuba ido tayi domin ganin wanene kuma ya sake zuwa. Daga ita har abdul zubawa mutumin da yake tunkaro su ido sukayi, dan ganin waye.................. Wannna shafin na sadaukar da shi ga N@uwal, sabida kullum tana yimin comment.... in nayi posting... Kuma abidda yasa kukaga kwana biyu bana yi muku posting bani da lafiya.... kuma gashi wasu daga cikin ku koh nayi posting sun karan ba comment... sukeyi ba,🙅‍♀️ ina sane da wandda basa comment.... Ahhh to💁🏻‍♀️ *ina godiya ga masoya na masu bibiyar wanna littafin mai suna ADALILINTA, ina yi muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA...💜❤️💜 ADALILINTAA 💜❤️💜 BY AMINA BAYARO💜❤️💜 Typing........... *page 27* Daga ita har abdul zubawa mutumin da yake tunkaro su ido sukayi, dan ganin waye.............. Bakowa bane bace driven su hajiya kaka wandda motar sa ta lallace, suka futo samu wata motar, Da sauri driven ya qaraso inda suke tsaye. Yana zuwa yace hajiya lafiya kuka futo nan ku da na barku a mota. Nunfashi hajiya kaka ta sauke tare da cewa, Wallahi drive futowa mukayi dan mu samu wata motar. Duk passenger sun tafi sun samu mota sun hau, muma muka gaji da jira shiyasa muka futo dan mu samu wata motar, sae gashi qaddara ta sameni. INNALILLAHI lafiya dae ko wannan wace qadda ra ce haka haka? Wallahi malam wata mata na had’u da ita, ta bani ‘yar ta kagan ta nan jaririya ce, kuma sabuwar haihuwa, Wae na riqe mata ita na wasu lokutan, nace mata aa, kaga dae daga qarshe guduwa tae ta barni da jaririyar, hajiya kaka ta qarasa maganar kamar ta zubar da hawaye. Tabb gaskiya hajiya matar nan ta kwa6a miki aiki, cewar driven. Kallan sa hajiya kaka tae tare da cewa dan ALLAH bawan ALLAH koh zaka tae makamin mun ne mubi indda matar tabi koh ALLAH zae sa mu same ta?. Jinjina kae driven yayi tare da cewa hajiya bari na gaya miki gaskiya, koh munbi matar nan Wallahi bazamu ganta ba, sabida nasan tama dad’e da guduawa dan ba tsayawa zatai’ba. Dama da yawa irin matan nan in sunyi cikin shege sun haife in dare yayi sae suzo , su wurgar da yaran. Ina gama itama matar zuwa tai, ta yar da yarinyar ta had’u da ke a wajan ta baki ita. Hajiya Barima nagaya miki wani abu , ni fa drive ne kuma na saba bi ta wanna hanyar, kinga in muka shiga cikin jejin nan Wallahi wahala zamu sha. Kuma bayan jejin nan wani babban asibiti ne sae kuma gidan marayu. Dan haka hajiya bari na baki shawa kawae ki tafi da yarinyar nan gida, kinga zuwa gobe koh wajan ‘yan sadda ne sae ki kai ta. In yaso daga can su kae ta gidan marayu, in kuma baki yadda da hakan ba to hajiya kiyar da ‘yar nan a wajan nan ki kama hanyar ki kitafi... shuru hajiya kaka tae tana sauraran driven nan. Yana gama fad’ar hakan kafin hajiya kaka tayi magana abdul yace, aaa hajiya kaka karki yar da babyn nan ina sonta, kuma maman ta tace inkula da ita. Shiru hajiya kaka tayi tana tinanin mafita, ita dae tasan koh abdul bae ce karta yar da yarinyar ba, ba zata tab’a yar da itaba. Kuma haka nan taji tana tausayin yarinyar, muryar driven nan ce ta dawo da ita daga duniyar tinanin da ta tafi. Hajiya in kin gama tinanin sae ki biyo ni mu koma muga koh motar zata tashi, in kuma bata tashiba sae na raka ku, ku samu wata, dan dare ya farayi. Dan tun d’azu dana tafi ban samu mae gyaran motar ba. Jiki a sanyaye hajiya kaka ta ruqo hannun abdul, suka bi bayan driven nan. Suna zuwa driven ya shiga matar ya fara qoqarin tayar da ita. Abin mamaki kawai sukaga motar ta tashi. Da sauri driven ya d’ago ya kalli hajiya kaka tare da cewa hajiya kinga ikwan ALLAH motar ta kama, kwai ku shigo mu tafi. Qara rungume jaririyar a qirjin ta hajiya kaka tayi tare da bud’e murfin motar, bayan ta bud’e murfin ta ruqo hanun abdul, suka shiga ciki motar. Ba 6ata lokaci drive ya kama hanya suka fara tafiya. Gaskiya hajiya yarinyar nan tana da bai’wa a tattare da ita, ceawar drive. Kallan sa hajiya kaka tayi tare da cewa!!! Waace yarinyar kenan?. Bata amsa driven yayi da cewa jaririyar da take annunki mana. Me kagani kace haka malam?. Hmm hajiya inaga fa mutuwar motar nan tawa kawae tsari ne, na uban giji, kuma ni na gamsu da hakan kwai ALLAH ne yayi zaki had’u da yarinyar nan. Nunfasawa hajiya kaka tayi tare da cewa ba mamaki, zata iya yuyuwa hakan ne. Nide hajiya zan baki shawara bakisan baiwar da take tattara da yarinyar nan ba, dan haka in dae zaki iya riqe yarinyar nan kawai ki riqe ta. Jinjina kae hajiya kaka tayi tare da cewa ni dae ina ji ajikina ba shegiya bace yarin yar nan, sabida na gamsu da bayanin da mahaifiyar tayi min, dan haka insha ALLAH sae nayi qoqari na nemawa yarinyar nan mahaifan ta. Jinjina kae driven yayi tare da cewa toh hajiya ALLAH ya baki ikwan hakan, kuma ALLAH ya raya ta, yasa ta zama abin al fahari. Ameen malam, daga haka suaka cigaba da tafiya, daga driven har hajiya kaka ba wadda ya sake cewa komai. Basu suka shigo garin kano ba sae wajan qarfe shad’aya da rabi (11:30pm) na dare. Koh da suka shigo garin kano har qofar gida driven ya kawo su. Lokacin ma abdul har yayi bacci. Tashin abdul hajiya tayi suka fita daga motar, ko da hajiya kaka ta tanbaya nawa zata bawa driven haka yace ta barshi kawai. Ita kuma hajiya kaka tace aaa sae ta bashi ae ya qona man motar sa, tindda daga kaduna har kano ya kawo su, kuma gashi har qofar gida ya kawo su. Haba hajiya kawai ki barshi nima ae d’an garin kano ne koh ban kawo ku baa ae dole nazo kanon ko?. Haka dae driven sukai ta jayayya da hajiya kaka, daga qarshe dae driven bai kar6i kud’in hajiya kaka ba, amma hajiya kaka ta roqeshi zuwa gobe ya dawo, ba musu drive ya amince. Yana tafiya hajiya kaka ta riqe hanun abdul suka qarasa qofar get d’in gidan. Bugu get d’in hajiya kaka ta farayi, tana cikin bugun qofar taga motar dady ta haske su da fitila tana horn. Dady yana ganin su hajiya kaka da sauri ya bud’e murfin motar tasa ya futo. Qarasuwa inda suke yayi tare da cewa hajiya ta lafiya na ganku a cikin darann nan kun dawo? Yanzu fa wajan qarfe sha biyun dare (12:00am) kuma nida mukayi da ke sai ranar asabar zan!!!!! Ai dady bae kai da qarasa maganar da zai yi ba ya lura da jaririyar da take hanun hajiya kaka. Cikin mamaki yace hajiya wanna wace jaririya ce haka?. Abdul ne yace dady maman tace ta bamu ita kuma!!!! kafin ya qarasa maganar hajiya kaka ta katse shi ta hanyar cewa mu shiga ciki zan yima baya ni. Jinjina kae dady yayi tare da cewa yanzu muma muka dawo daga asibiti maryam (ammi) ce ta haihu, ta samu MACE, yanzu ma haka suna cikin mota ita da halima (momy). Masha ALLAH kace wannan karan maryam ALLAH ya azirta, ta da mace, jinjina kae dady yayi tare da cewa ehh Wallahi rukayya ta samu ‘yar uwa. Nunfashi hajiya kaka ta sauke tare da cewa yanzu sae ka bud’e mu shiga tin d’azu nake bugu amma mae gadi bae bud’e ba, ehh hajiya inaga fa bacci yake. Daga haka dady ya ciro key ya bud’e gidan. Yana bud’ewa hajiaya kaka ta kama hanun Abdul suka shiga ciki. Shikuma dady get d’in ya zuge sanan ya koma motar ya shugu da ita. Yana shigowa da motar ya bud’ewa su ammi murfin motar. Ammi ce ta fara futowa tana tafiya a hankula sae momy biya da ita hanun momy riqe da babyn ammi. abdul da yake tsaye shida hajiya kaka a gefe da gudu ya fizge hanunsa daga hanun hajiya kaka ya nufi ammi a guje. Ita kuma hajiya kaka ta shige ciki. Abdul yana qarsawa wajan ammi ya fad’a jikin ta da gudu. Murmushi ammi tae tare da cewa oyoyo my big son ya hanya? Da fatan dae kun dawo lafiya?. Dariya abdul yayi tare da cewa lafiya qalau ammina kinsan mene? Girgiza kae ammi tayi tare da cewa aa my son sae ka fad’a. Murmushi abdul yayi tare da cewa wata maman baby ce ta bamu baby nida hajiya kaka. Dariya ammi tae tare da cewa kae my son wacece maman babyn nan? Kudai ‘yar tsana hajiya ta siya ma a hanya, ko kuma dan kaga baby a hanun momy?. Aaa ammi nifa ba ‘yar tsana aka suya min ba kinga ma takaddar da maman baby ta bani, Ya fad’a tare da miqa mata takaddar da matar ta ba bashi, karb’a ammi tai tana murmushi, jin muryar momy tae tana cewa au wae ke maganar wasa kike d’aukan tane? Koh d’azu da dadyn mashkhur ya tsaya bad’e get bakiga jaririya a hanun hajiya ba?. Da sauri ammi ta juyo ta kalli momy tare da cewa Wallahi ban kulaba kinsan ae harna fara bacci a lokacin. Ta6e baki momy tae tare da cewa ae muna shigowa hajiya ta wuce ciki da jaririyar a hanunta, sae mu shiga ciki ki ganewa idon ki, kuma muji ‘yar ta uban waye, koh a gidan mutuwar ta samu ta!!! Maganar dady ce ta katse, wadda ya dawo daga rufe get d’in gidan saka makwan mae gadin gidan ya tafi bacci. Ko zo mushiga da ga ciki koh? Ba musu suka kama hanyar shiga cikin gidan. Suna shiga gidan suka tarar da hajiya kaka afalan ammi tare da mashkhur riqe da babyn da hajiya kaka tazo da ita, tv a kunne da alama mashkhur bai yi bacci ba ya tsaya kallan dare. Da sauri mashkhur ya taso hannu riqe da babyn nan tare da cewa saninku da zuwa, Momy naga kuma wata babyn a hanunki ko twins muka samu ne? Ya fad’a yana washe baki. Da sauri momy ta girgiza kae tare da cewa aa ba twins bane ammi dae ‘ya d’aya ta haifa kuma ga tanan a hanuna, ita kuma wanan ta hanun taka ban san daga indda kakar ka ta samo taba. Da sauri mashkhur ya juya ya kalli hajiya kaka tare da cewa wae da gaske hajiya kaka ba ammi ce ta haifi wanna kyakyawar babyn ba? Kuma a ina kika samu jaririya haka?. Muryar dady ce ta katse shi da cewa keee mae sunan abba ka shiga hankalin ka har ka kae girman da zata titsiye hajiya kana tanbayar ta? Zan sab’a ma ka sake yiwa hajiya kalar tanbayar nan. Sunkuyar da kai mashkhur yayi tare da cewa insha ALLAH dady bazan qara ba. Alokacin mashkhur bae fi shekara goma ba (10 years) shi kuma Abdul bae fi shekara takwas ba (7 years)............. Ina godiya ga masu yimin ya jiki, kuma ina yi muku fatan alkhairi. Kuma duk wadda yake min comment..... kuma yaga ban sadaukar da page gare shiba, yayi haquri nan gaba zan sad’aukar mae da shi.. *Fatan alkhairi ga duk mae bibiyar littafin ADALILINTA, kuma da fatan zaku cigaba da bibiyata harna sauke shi. *ga masu buqatar karanta littafin ADALILINTA, da nayi posting sae suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira, free book ne bana kud’a ba kuma new book. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *Page 28* Alokacin mashkhur bae fi shekara goma ba (10 years) shi kuma abdul bae fi shekara bakwai ba (7 years) Mashkhur komawa yayi kusa da hajiya kaka ya zauna hannu riqe da jaririyar da hajiya kaka tazo da ita. Itama ammi da dady zama sukayi akan kujera, shima abdul kusa da ammi ya zauna. Momy kuwa qarasawa tai indda hajiya kaka take zaune ita da mashkhur, tare da miqawa hajiya kaka baby tana cewa!!! Hajiya ga jikarki nan fa an samu mace, karb’ar ta hajiya kaka tae tare da cewa masha ALLAH, ALLAH ya raya mana ita. Ta6e baki momy tae tare da cewa Ameen, tana gama fad’in haka tace mashkhur ina rukee take d’aukko min ita, ba musu mashkhur ya ajiyewa babyn da take hanun sa kusa da hajiya kaka ya kama hanya shiga d’aki. Bae fi minti biyar(5 minti) ba ya futo hanunsa ruqe da rukee, yana qarasowa ya miqawa momy ita. Momy tana kar6ar rukee ta kama hanya domin tafiya part d’in ta. Tana qoqarin fita taji muryar dady ta katseta da cewa halima ina zaki? Juyowa tai tare da cewa 6an gare na zan tafi na kwanta dan nagaji bacci nake ji. Kallanta dady yayi tare da cewa to ki dawo ki zauna hajiya za tae magana da mu, game da jaririyar da tazo da ita. Ba musu momy ta dawo ta zauna, bayan ta zauna ya kalli hajiya kaka tare da cewa hajiya muna sauraran ki?. Jinjina kae hajiya kaka tae tare da miqewa tsaye. ajiye jaririyar ammi da take hanunta tai kusa da jaririyar da tazo da ita. Bayan ta kammala kwantar da ita ta dowo ta zauna. Tana zama ta fara bud’e taro da addu’a bayan ta kammala addu’a ta fara magana kamar haka!! Dama munyi da baban abdul zaizo ya d’auke mu ranar asabar, amma sae gashi mun kasa zama a gidan mutuwar, sabida mutane sunyi yawa, wajan kwanciya ma da qyar muka samu. Kuma gashi Abdul sae kuka yake min ya gaji wae mu dawo gida. Dan haka na yanke shawarar mu dawo gida, haka muka kama hanya da yamma liqis muka tawo. daga haka hajiya kaka ta kwashe labarin abidda ya faru ta fad’awa su dady, tun daga futar drive sallah har yadda akai motar ta samu matsala, da kuma fitar da sukayi samun wata motar har suka had’u da wannan matar Da bayanin da tae musu da takaddar da ta bawa abdul, da kuma yadda akai matar ta gudu, haka dae hajiya kaka tae ta bawa su dady labari har yadda sukayi da driven da kuma yadda aki driven ya kawo su har qofar gida. Jikin kowa yayi sanyi a wajan nan badda momy da taji haushin yarinyar ma ya kamata, kae har mashkhur da baya son mutane sae da yaji ya tausayawa yarinyar. Maganar dady ce ta dawo da su daga tinanin da suka tafi. Cewa yayi yanzu hajiya ina takaddar take?. Kalan Abdul hajiya tae tare da cewa abdul ina takaddar da matar nan ta baka?, da sauri abdul ya kalli ammi tare da cewa ammina ina takaddar da na baki? Da sauri ammi ta d’aukko takaddar a gefan ta dama anan ta ajiye, sanan ta miqawa dady da yake zaune a kusa da ita. A hanzar ce dady ya kar6a takaddar daga hannun ammi tare da bud’ewa dan yaga mae ke rubuce a takaddar, yana bud’ewa ya zubawa rubutun ido tare da fara karantwa a fili dan kowa yaji. Rubutun da akayi bae wuce layi biyar ba. Abidda aka rubuta aciki shine. DAN ALLAH GA YARINYA TA NAN AMNA A KULAMIN ITA NA WASU LOKUTAN. TANA CIKIN HATSARI SHIYA NA YI NESA DA ITA SABIDA INA SON TAYI RAYUWA MAE TSAYI DAN ALLAH A KULAMIN DA ITA. BAYAN SHEKARA 2 ZUWA UKU DAN ALLAH A TINT6ENI TA WANAN NUMBER. Bayan Number da matar ta rubuta a cikin takaddar harda addressed d’in gidan da za’a kae yarinyar bayan wasu shekarun. Amma kwata-kwata ba sunan ta ko na mahifin yarinyar. kuma daga qarshe ta rubuta dan ALLAH kar’a dawo da ita yanzu sabida rayuwar ta tana cikin hatasari in dae, zata zauna da ni da mahaifin. Abin ya d’aurewa kowa a wajan kae in ka cire momy, da sam ita bata gamsu da bayanin ba ma🙅‍♀️. Dady jinjina kae yayi tare da cewa yanzu hajiya mene shawararki game da yarinyar nan?. Shuru hajiya kaka tae tare da cewa inaga gaskiya kawai mu nemi iyayan ta tindda ga address d’in gidan kawai mu mayar musu da ‘yar su. hakan zai fi , sabida gaskiya ina tausayawa yarinyar nan kwara mu mayar da ita wajan iyayyan ta, shine gatan da zamu iya yi mata. Shuru dady yayi yana sauraran abidda hajiya take cewa. Bayan hajiya ta gama maganar dady ya d’ora da cewa hakane hajiya amma sae nake ganin mae zai hana mu tae maki rayuwar yarinyar nan in zamu iya?. Shuru hajiya kaka tayi kafin tace nima ada nayi tinanin hakan, amma daga baya naga gwara mu mayar da yarinyar nan gaban iyayan ta, sabida yarinyar nan qaramace kuma yau aka haifeta tafi buqatar kulawar mahifiyar ta fiye da kowa, kuma kaga sae muji wana hatsari yar nan take fuskan ta da har iyayan ta bazasu iya zama da ita haka ba. Jijina kae dady yayi tare da cewa tom shikenan hajiya insha ALLAH za’a mayar da ita gidan iyayan ta kamar yadda kike so, zuwa gobe sae muje mu mayar da ita koh?. Kafin hajiya kaka ta bashi amsa ammi ta cafe zancan da cewa!!! amma hajiya sae nake ganin kamar wannan ba mafita bace, sabida duk abidda zai sa uwa ta d’auki d’an da ta haifa kuma da cikin halak ta bada shi AMANA ga wadda bata saniba to fa abinnan ba qaramin bane, Kawai hajiya ni a ganina mu tausayawa jaririyar nan mu tae maki rayuwar ta mu riqe ta zuwa na wasu lokutan koh, nan da shekara d’aya ne. Kafin nan yarinyar nan ta fara wayo kuma nasan wannan lokacin komai ya lafa kuma zata iya tsallake atsarin da take ciki a yanzu, nasan kuma mahaifiyar ta zata kar6e ta da hanu biyu, kuma tayi farin ciki da zuwan ta. Daga hajiya kaka har dady sun gamsu da maganar ammi, dady ya fud’e baki zai yi magana kenan momy ta riga shi magana da cewa!! Haba maryam wannan wace kalar banzar shawara ce haka? Akan mae zamu riqe tsinttanciyar yarin yarnan da bamu son asalinta ba? Tom Wallahi in kina tinanin yarinyar nan zata zauna a gidan nan ki de na, dan Wallahi bazamu zauna da itaba. Tana rufe bakin ta taji dady yace kee dalla rufe mana baki, ashe halima baki da tinanin bare tausayi, tom Wallahi baki iska ki hana yarin yar nan zama’a gidan nan ba, ke barima kije inddai kikaga yarinyar nan bata zauna a gidan nan ba to sae dae hajiya ce tace bazata zauna ba. Yana qarasa maganar ya kalli hajiya kaka alamin so yake yaji ta bakinsa. Sae da hajiya kaka tabi kowa acikinsu da ido bandda mashkhur da abdul, sanna tace!!! Kwai Abubakar ka barta agidannan na wasu lokuta kamar yadda marya(ammi) ta bamu shawara. Haba jajiya yanzu dan ALLAH sae mu zauna da yarinyar da bamu san asalinta ba? Cewar momy D’ aure fuska hajiya kaka tayi tare da cewa halima ki shiga hankalinki kafin na 6ata miki raii, haba qaramar yarinya ma sae kin nuna mata rashin imani?, Wallahi karna sake jin kin tofa magana mara kyau game da yarinyar nan kina jina?. A daqile momy ta bud’e baki tace naji, tana gama fad’ar hakan ta tashi ta wuce part d’in ta. Bayan ta fita dady ya kalli hajiya kaka yace hajiya sae kuna haquri da wasu halaye na halima, dan ALLAH kiyi haquri hajiya, nunfasawa hajiya kaka tayi tare da cewa bakomai Abubakar. Sannan ta d’ora da cewa!! Yauwa maryam (ammi) yanzu sae ki had’a da ‘yar da kika haifa sae ki d’inga rainon su kina shayar da su kafin muga abidda ALLAH zae yi koh?. Jinjina kae ammi tai tare da cewa ehh hakane amma fa har yanzu ruwan nono na bae zoba sae dae na fara basu mada, kafin yazo. Tom shikenan ki fara basu madarar kafin ruwan nonon yazo cewar hajiya kaka, daga dady har ammi sun yadda da shawarar nan. Dady kuwa cewa yayi kae mashkhur ka d’auki abdul kuje ku kwanta, dare yayi gobe zakuje makaran ta fa. Tom dady yana fad’ar haka ya taso ya fara qoqarin riqe hannun abdul. Shi kuwa abdul kuka ya saka wae shi bazai tafiba sae an bashi babyn sa sun tafi da ita, shi tare da ita zai kwana. Dukan su dariya sukayi har shi kanshi mashkhur duk da kuwa bae so hakan ba. Ammi kuwa cewa tae ka bari zuwa gobe sae kazo ka d’auke ta kaji abdul d’ina. Wani saban kukan ya saki tare da cewa shifa wallahi sae an bashi babyn sa ya tafi da ita. Cikin nishad’i dady yace abdul zo ka fad’a min taya akai wannan ta zama babyn ka? Cikin zaulaya dady yayi maganar, dena kukan abdul yayi tare da cewa ai maman babyn ce tace na kula mata da babayn kuma tace qan watace koh hajiya kaka?. Dariya suka qarayi hajiya kaka tace hakane abdul toh zo ka nunamin wace babyn taka a cikin su? Da gudu abdul ya qarasa kusa da hajiya kaka ya fara leqan fuskar jariren, da suke kusa da ita a kwance. Yana gama leqa fuskokin jarire ya nuna wandda suka zo da ita da ya tsa yace ga babyn nawa nan. Dariya suka sake yi sanan hajiya kaka tace aa ba ita bace d’ayar ce, cikin zaulaya ta fad’i hakan.............. Wanan shafin na sadaukar da shi ga maman xuhura sabida tana yimin comment..... ina miki fatan alkhairi ....... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........ *page 29* Dariya suka sake yi sanan hajiya kaka tace aa ba ita bace d’ayar ce, cikin zaulaya ta fad’i hakan........ Bibbiga qafafuwa ya farayi yana cewaw Wallahi ni dae wannan ce baby na wannan kuma baby ammi ce. To taya akayi ka gane babyn taka?, cewar ammi, murmushin su na yara abdul yayi tare da cewa ae ita baby na da farin towel aka rufeta, ita kuma babyn ammi da zani aka rife ta, dariya suka sake yi suna qara jijina wayo irin na abdul. Hajiya kaka ce ta katsewa su da cewa tom shikenan mun yadda babyn kace amma kaje ka kwanta in aka gama yi mata wanka aka bata madara zan kawo maka ita. Dariya abdul yayi tare da cewa tom shikenan hajiya kaka bari nima naje yaya mashkhur yayi min wanka koh? Mumurshi hajiya kaka tayi tare da cewa tom shikenan jeka sae na kawo ma babyn taka. Daga haka hajiya tacewa mashkhur, ka tafi da shi kayi mae wanka ka bashi abinci. Tom shikenan hajiya kaka sae da safan ku ALLAH ya tashe mu lafiya, dukan su suka had’a baki wajan cewa Ameen, daga haka mashkhur yaja hanun abdul suka shiga ciki. Bayan su shiga ciki mashkhur yayi wa abdul wanka sanan ya shiga kitchen ya zubo mae abinci. Bayan abdul yaci abinci suka hau kan bed suka kwanta. Haka abdul yay ta isar mashkhur da mita akan ba’a kawo me babyn sa ba, shikuma mashkhur yana bashi haquri!! Kayi haquri abdul ka kwanta hajiya kaka zata kawo ma babyn ka daga haka bacci ya kwashe abdul, shi dae mashkhur haka yay ta tinanin kala-kala game da babyn abdul yana runtse idanuwansa yake ganin ta, acikin farin towel d’in nan Hakan nan yaji yana tausayin ta, kuma yana son jin wana kalar hatsare take ciki in dae aka mayar da ita wajan iyayan ta nan kusa, daga haka bacci barawo ya kwashe shi. 6an garan su hajiya kaka kuwa bayan tafiyar su abdul, ban d’aki ta shiga ta taro ruwan zafi a bokiti, sabida tayiwa babyn abdul wanka. Bayan ta gama yi mata wanka aka canza mata wasu kayan. Kallan ammi hajiya kaka tae da take zaune a kusa da dady ta ce mata, maryam kinsa mene? Aaa hajiya mae ya faru? Kinsan kuwa tindda muka tawo da yarinyar nan batayi kuka ba sae da yanzu da zan mata wankan nan. Jinjina kae dady da ammi suka, sanan ammi tace gaskiya daga gani hajiya yarinyar nan zatai haquri sosai. Nima abidda nake tinani kenan, cewar hajiya kaka. Shikuwa dady tausayin yarinyar ne ya kama shi har cikin zuciyar sa yaji yana son yarinyar. Miqewa dady yayi ya karb’i yarinyar daga hanun hajiya kaka ya dawo ya zauna daga indda ya tashi tare da cewa ammi, maryam zo kiga kyakyawar yarinya masha ALLAH. Laqa fuskar ta ammi tayi ta zubawa yarinyar ido. Fara ce tas dan har wani ja ma take, ga bakin ta jajawur, hancinta madae-dae cine, idanuwanta tama haka ga saje tindda ga kan ta har qoshin ta, ta zubawa dady ido sae kallan sa take. Wani so da qaunar yarinyar ne ya kama ammi sae taji kamar ita ta haife ta, ga tausayin ta da take ji. Maganar hajiya kaka ce ta qatse su daga kallan babyn da suke. Cewa tai Ni dae zan tafi part d’ina , sae kiyi qoqarin bata madara dan nasan yinwa take ji. Tom shikenan hajiya kaka ALLAH ya tashe mu lafiya cewar ammi, shi kuwa dady miqawa ammi jaririyar yayi tare da miqewa dan ya raka hajiya kaka part d’in ta. Bayan ya dawo daga raka hajiya kaka part d’in ta da kansa ya d’akko madara da fida dan su bawa jariran madara. Da tai makwan ammi suka gama had’a madarar. Babyn abdul suka fara bawa madarar bayan ta sha ta qoshi, itama babyn ammi aka bata tasha. Bayan sun gama basu madarar ammi ta d’auki babyn abdul shi kuma dady ya d’auki babyn ammi suka shiga ciki. Suna shiga d’akin ammi suka tarar da su faruq da haidar suna ta sharar bacci akan bed d’in ammin. Kalan dady ammi tae tare da cewa yanzu yaya yaza muyi da su faruq nasan dae gadan bazai ishe muba koh?. Jinjina kae dady yayi tare da cewa bari kiga yadda zamuyi da su, ajiye babyn ammi yayi akan sofa sanan, ya d’auki faruq a kafad’arsa ya fuce da shi. Ba jimawa ya dawo ya d’auki haidar shima ya fuce da shi. Bayan ya dawo ya kalli ammi tare da cewa madam bisimilla koh, murmushi ammi tae sanan tace aa bari na fara kwantar da twins d’ina, murmushi shima dady yayi tare da cewa tom shikenan kwantar da su, amma fa daga yau su haidar sun dae na kwana a d’akin nan, na mayar da su d’akin mae sunan baba wato mashkhur. Ai yanzu sun girma da kwana a wajan mu gwara da kamayar da su can, cewar ammi. Zaga yowa bayan ammi dady yayi tare da ringome ammi ta baya yana cewa hmm kinga yanzu sae mu ringa shan sha’a ninmu hankali kwance, ba fargabar tashin su faruq. Ture shi ammi tae tare da cewa ae sae ka bari nayi arba’in, in yaso ka d’ora daga indda ka tsaya. Dariya dady yayi tare da cewa ya za’ai kice haka mu dae d’ora daga inda muka tsaya koh, tindda dae ba dole nake mike ba, ke ma ae kina so koh maman twins ya fad’a yana jan kumatin ammi. Murmushi ammi tae ba tare da ta sake cewa komai ba, ta qarasa kan gado ta kwantar da babyn abdul, bayan ta kwantar da ita, ta dawo kan sofa ta d’auki babyn ta, itama ta kwantar da ita a kusa da babyn abdul. Daga haka itama ta kwanta gefan baby’s d’in. Shima dady tawowa yayi ya kwanta, d’ayan gefan tare da cewa nima bari na kwant tindda yau ba ta tawa kike ba ta yaran ki kike. da yake yau a part d’in ammi yake, murmushi ammi tae tare da cewa ehh mana yau ta twins d’ina nake, daga haka suka cigaba da hira har bacci yayi awan gaba da su. Washegari Washegari duk mutan gidan basu tashi da wuri ba, sabida basu kwanta da wuri ba. Shiya ma su abdul da mashkhur basu je makaranta ba. Har wajan qarfe goma na safe ammi bata samu ruwan nonon da zata bawa jaririn ba dan haka madara ta cigaba da basu. Abdul kuwa yana maqale da babyn sa, baya bari kowa ya d’auke ta sae ammi. Haka dady ya tara su ammi da momy harma da hajiya kaka yace duk wadda yazo barka koh suna, kar suce jaririyar nan ajiyar ta aka basu, kawai suce mahifiyar tace ta mutu a wajan haihuwar ta a, asibiti da ammi ta haihu kuma bata da dangi a kusa anyi cigiya ba’a samu dangin taba shiyasa suka tawo da ita. Kowa ya gamsu da hakan badda momy da tana shiga ta kunnanta tana fita. Haka ammi tae ta kula da jariran ta cikin kulawa da qauna. Amma 6an garan momy kuwa koh kallo babyn abdul bata isheta ba, bare ta d’auke ta. Yanzu duk duniya ba wadda momy take jin haushi sama da babyn abdul dan ta tsani zaman ta a gidan nan kwata-kwata. Hmm 🤔 nikuwa Amina bayero nace tabb wanna wana kalar mugun haline yarinyar da kwana bakwai batayi ba. har wajan kwana hud’u ruwan nono bae zowa ammi ba, dan haka ta cigaba da bawa jariran madara. 6an garan mashkhur kuwa yana d’aukar jariran ba laifi, duk da shi bae fiya d’aukar yaraba. Itama hajiya kaka tana jin dad’i yadda ammi da dady suke bawa babyn abdul kulawa kamar su suka haife ta. Dady ya lura da kalar qaunar da hajiya kaka takewa babyn abdul dan haka ya yanke shawarar zai sawa babyn abdul sunan hajiya kaka. Haka kuwa akayi ranar suna dady ya sawa babyn abdul FATIMA ZAHRA. Ita kuma babyn ammi aka sa mata SAKINA ake mata karada ilham. Hajiya kaka taji dad’i hakan sosai kuma tayi farin ciki da hakan. Momy taso ta ringa gayawa ‘yan suna gaskiyar yadda akai aka kawo zahra gidan amma, in sabida kwata-kwata dan gin su hajiya kaka basu bata fuska ba, sabida wulaqancin da take musu. Dan gin momy ma ba wadda yazo gidan sunan. Dama saratu ce mae zuwa wajan halima gashi dady yanzu ya hanata zuwa gidan. Anyi suna lafiya kuma an gama lafiya, sanan kowa ya koma gidan sa lafiya. Amma fa har kwanan yau ammi madara take bawa baby’s d’in sabida har yanzu ruwan nonon bae zoba, dan haka ita da dady suka yanke shwarar zuwa wajan likita. Haka kuwa akayai da sukaje asibiti aka bawa ammi magunguna da kuma shawarwarin abinci da zata ringa ci. 6an garan momy kuwa ta lura da yadda yaran gidan suke qaunar zahra sosai, kuma abidda ya bata mamaki harda mashkhur shida bama ya son mutane suzo gidan su. Amma sae gashi yana son zahra kuma tasan mashkhur baya son d’aukar yara musumman ma mace sae gashi yana d’aukar zahra. Hakan ba qaramin bawa momy haushi yayi ba dan haka ta d’au alwashin sae ta sa mashkhur da yaran gidan sun tsani zahra kuma sun dae na d’aukar ta. Yau wajan satin su zahra uku a duniya, amma har yanzu ammi madara take basu. Dan ammi sae shan maganin likitan take amma har yanzu ruwan nono bae zoba. Yanzu ammi harta dae na shan maganin da likita ya bata ta haqura, ta cigaba da bawa su zahra madara. 6an garan abdul kuwa yana nunawa zahra kulawa biye da yaran gidan, kullum in ya dawo daga makaranta yana maqale da zahra. Ba abidda yake rabashi da zahra sae bacci, yanzu kowa agidan ya lura da yadda abdul yake son zahara, shiyasama yanzu ‘yan gidan suke kiran zahra da babyn abdul.🤗 *ina godiya da masoyana masu bibiyar wanna littafin na ADALILINTA. Ina yi muku fatan alkhairi kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA........💜❤️💜 *ga masu buqatar karanta littafin ADALILINTA da nayi posting sae suyimin maga ta wanna number 08142246343 WhtsApp kawai badda kira. Free book ne littafin bana kud’i ba kuma new book. New book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........... *page 30* Shiyasama yanzu ‘yan gidan suke kiran zahra da babyn abdul........ Yau watan su zahra d’aya a duniya, kuma yau ta kama ranar jumma’a su mashkhur da abdul ba makaranta. Dan haka yau mashkhur yana zaune a d’akin su yana kallo. Yana cikin kallan wani film a ABC 2 yaji an turo qofar d’akin, juyowa yayi dan yaga waye ya turo d’akin, Ba kowa bane face abdul. Bakin sa dauke da sallama ya shiga, amsa mishi mashkhur yayi tare da mayar da idon sa kan tv da yake kallan. Da sauri abdul ya qaraso tare da cewa yaya mashkhur ana kiran ka, kallan sa mashkhur yayi tare da cewa waye yake kirana?. Maman rukee ce take kiran ka. Ya mutsa fuska mashkhur yayi sabida baya san yaje kiran kallan ya wuce shi. Mae da kallan sa kan abdul yayi tare da ce mae, ba maman rukee zaka ringa cemata ba mamanka ce fa!. Kwab’e fuska abdul yayi tare da cewa ni Wallahi ba mamata bace, harara mashkhur ya watsa masa tare da cewa toh in ba itace maman taka ba wacece to?. Ni ammi ce mamana, ta6e baki mashkhur yayi kamar wani babba tare da cewa ai shikenan, Amma daga yau ka dae na ce mata maman rukee ka d’inga ce mata momy kaji abdul d’ina.D’aga kae abdul yayi alamin tom. Daga haka mashkhur ya wuce kiran momy. Da sallama ya shiga part d’in nata. Tana zaune a falo ga rukee a gefanta tana ta wasa. Amsa mishi sallamar tayi tare da washe baki tana cewa ahh mashkhur harga zo kenan. Ehh Wallahi momy ina wuni? Lafiya qalau ga waje nan zauan ina son magana da kae cewar momy, ba musu ya kama guri kan kujera ya zauna. Yana zama ya zubawa momy ido alamin yana sauraran ta. Gyara zama tayi tare da cewa, wae mashkhur baka gaji da zaman yarinyar nan a gidan nan ba, nasan kae ba mae son mutane bane. Kallan momy mashkhur yayi tare da cewa momy wace yarinya kenan? Jinjina kae momy tayi tare da cewa au wae kae har ka manta da zaman waccan banzar jaririyar da kakar ka ta tsunto kenan?. Cikin mamaki mashkhur ya ce momy jaririya ce fa taya zan gaji da zaman ta tundda ba takuramin take ba?. Tsaki momy taja tare da cewa yanzu mashkhur kana nufin kae ma kana son zaman yarinyar nan a gidan nan kenan?. Cikin mamaki mashkhur yace to momy in badda abinki, ni na isa na hanata ta zauna a gidan nan, kina ganinfa yadda ammi da dady harma da hajiya kaka suke qaunar ta, kuma shima kinga abdul yana son ta sosai, kai bama abdul ba harda su faruq da haidar, tom nima momy ae dole na sota tindda ‘yan uwana suna sonta koh?. Ni Wallahi momy tausayi ma yrinyar take bani. A firgice momy take sauraran abidda mashkhur yake cewa. Yana gama fad’in hakan momy tace amma Wallahi mashkhur ka bani kunya haba mashkhur, yanzu karasa wadda zaka tausayawa sae waccan shegiyar yarinyar?. Zoro ido waje mashkhur yayi tare da cewa haba momy ki dae na zakinta jaririya ce fa. Tsaki momy taja tare da cewa wallahi mashkhur yanzu na fara zagin yarinyar nan dan wallahi na tsane ta. Shiru mashkhur yayi a zuciya yake tina magar dady da yacewa momy bata da imani, ranar da hajiya kaka ta kawo zahra da daddare. Maganar momy ce ta katse mashkhur daga tinanin daya tafi cewa tai, mashkhur naji kayi shiru?. Murya a sanyaye yace wae dan ALLAH momy sabida mae kika tsani zahra haka?. Murmushin qeta momy tayi sabida anzo dae-dae inda take so tasan tabbas in tayiwa mashkhur bayanin nan dole yaji ya fara tsanar zahra. Gyara zama momy tayi tare da cewa yauwa mashkhur abidda yasa kaji na tsani yarinyar nan shene, Na farko dae, bamu san asalinta ba, na biyu kuma bamusan halin iyayan ta ba. Kae wayasani ma koh yar SHEGIYACE bata da uba. Zaro ido mashkhur yayi tare da cewa shegiya kuma? Duk da a lokacin mashkhur bae gama sanin cikin shegeba, amma tabbas yasan shege ba abin arziki bane. Ehhh mana ‘yar shegiya ce mana, uwar ta tayi cikin shegenta ta haife ta, tazo tayi sada da ita. Yanzu ke momy taya akai kikansa zahra ‘yar shege ce?. Haba mashkhur taya za’ai uwa tayi sadakar ‘yar ta in ba ‘yar shegiya bace?. Shuru mashkhur yayi kafin yace amma ae momy ba sadakarta maman ta tayi da itaba kina dae ji amanarta tabawa hajiya kaka. Wani dogan tsaki momy ta sake ja tare da cewa hmmm au wae kai ka yadda da rainin hankalin nan kenan?, kawae fa qarya ta zubawa hajiya dan ta karb’i ‘yar tata. Wae kae mashkhur ka manta da film d’in da muka kalla jiya ne?.zabura mashkhur yayi, sabida ya tuna da abidda ya faru a film d’in jiya, da momy ta kunna musa a laptop d’in ta suka kallan. Abidda ya faru a cikin film d’in shine wata ‘yar aiki ce taje aiki a gidan masu kud’i, sukuma mutanan gidan suka ringa tausaya mata suna siyar mata abubuwa daga qarshe ma ‘yar gidan suka mayar da ita, da yake ‘yar aikin bata da uwa bare uba. Haka dae suka ringa nunawa mata gata har a makaranta suka sakata, amma daga qarshe sae da ‘yar aikin nan ta had’a baki da wasu aka kashe mutan gidan. Dama momy tana sane ta kira mashkhur ta nuna mae film d’in nan sabida ta hure mae kunne ya dae na son Zahra. Jiki a mace mashkhur yace hakane momy, gaskiya ‘yar aikin nan batayi musu adalci ba. Jinjina kae momy tae tare da cewa tom kagani yanzu abidda nake so da kae karka qara kula yarinyar nan bare ka d’auke ta, kai koh kallanta kar ka qarayi. Momy tana sane ta hana mashkhur kula Zahra sabida tasan ta mallake shi. Mashkhur bae so hakan ba amma ba yadda ya iya da momy a ala dole yace mata to. Daga haka yayi sallama da momy yayi hanyar fita, zai fita kenan rukee ta fara kuka alamin ya tafi da ita. Amma mashkhur koh juyowa bae yi ba, sabida yasan momy bazata bari akai ta b’an garan ammi ba, dama shi bayasan d’aukar ta sabida kukane da ita sosai. Bayan mashkhur ya fita daga wajan mimy, part d’in ammi ya wuce, yana zuwa ya wuce d’akin su. Ko da ya shiga bae samu abdul ba, sae dai tv daya bari a kunne, zama yayi yaciga da kallan film d’in duk da an kusan gamawa. Yana kallon amma kwata-kwata hankalinsa baya kan tv. Kawai tinanin magagganin da sukayi da momy yake. Haka nan yaji ya fara jin haushin zahra, amma dae duk da haka bae dae na tausayin taba. Haka dae yay ta tinani-tinani har bacci ya kwashe shi. Tinddagara ranar da mashkhur sukayi maga da momy akan zahra ai kuwa bae sake d’aukar taba, kai koh kallo bata ishe shi ba. Haka zai tsallake zahra ya d’auki ilham. Tin ammi bata lura har ta fara ganewa, amma bata kawo komai a ranta ba, sabida tasan halin mashkhur da tsirfan tsiya. Har yau ammi madara take bawa su zahra sabida ruwan nonon yaqi zuwa tun ammi tana sa ran zuwan sa harta dae na. 6an garan abdul kuwa kullum kara son qanwar sa zahra yake, in dae yana kusa da ita baya bari ko quda ya tab’a ta. 6an garan hajiya kaka kuwa sae da taje takanas ta kano wajan malam Ibrahim, akan zancan zahra. Ko da ta gaya mae yadda akayi game da samun zahra, ya qarfafawa hajiya kaka guiwa game da rokwan zahra, kuma ya nuna mata ae aikin lada ne. Hajiya kaka taji dad’i hakan sosai shiya jininta ya had’u da malam Ibrahim, sabida shi malami ne mae tsoran ALLAH. Kuma gashi in dae zai baka magani da sunan ALLAH da ayoyin AL QUR’ANI yake baka, ba kamar wasu malam da suke SHIRKA ba. yanzu momy kullum in mashkhur yazo gunta da irin zigar da take mae akan zahra, kullum cikin 6ata zahra take a wajan mashkhur, tun mashkhur yana jin ba dad’i harya dae na. Yanzu mashkhur ma ya dae na tausayawa zahra kwata-kwata, sabida ba qaramin ziga momy takewa mashkhur ba. Momy taso ta ziga abdul akan ya dae na kula zahra amma ina dan abdul in tana yimae maganar ma baya fahimta, kawai ba abidda yake ce mata sae shi zahra babyn sa ce kuma yana son ta, Wallahi bazai dai na d’aukar ta ba kuma sae ya kulata. Kai da abdul ya gaji da zigar momy ma dae na zuwa wajan ta yayi gaba d’aya. Momy taso ta hana su haidar kula zahra amma hakan bazai yuba sabida su yarana ne, koh ta gaya musu baza su gane ba. Sabida alokacin faruq shekarar sa uku (3 years) shi kuma haidar shikarar shi biyu (2 years). Dan haka dole ta haqura. Yanzu su zahra sunyi wata biyar da haihuwa. sunyi wayo sun girma, inka gansu kamar ‘yan biyu duk da basa kama kuwa. Kawae dae yanayin hasken fatar su ne yazo d’aya sae kuma giram jikin. Sunyi luwai-luwai abinsu, sabida madarar da ake basu ta karb’e su. 6an garan momy kuwa ta fara shirin zuwa kaduna sabida taje wajan BOKAN su. Yanzu momy haushin ammi take ji sosai, taci alwashin sae ta KASHETA. Abidda yasa momy take jin haushin ammi shine!! Taga yadda dady kullum yake qara son ammi. Duk abindda zai yi sae yayi shawara da ita. Kuma sau da dama in dady yana tare da momy sae ya ringa ambatar sunar ammi, sabida ammi tana ransa, kuma gashi ammi tafi momy iya kula da miji.............. Dan Allah kuyi haquri da ni, yau page d’aya na iya rubutuwa, sabida bani da ishashan lokaci. *Ina godiya ga masoyana masu bibiyar wanna littafin mai suna ADALILINTA. ina yi muku fatan alkhairi, kuma da fatan zaku cigaba da bibiya ta harna sauke littafin ADALILINTA.💜❤️💜 *ga masu buqatar karnta littafin ADALILINTA da nayi posting sae suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. kuma free book ne bana kud’i ba new book. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *page 31* Sabida ammi tana ransa, kuma ammi tafi momy iya kula da miji......... Yanzu momy fara shirye-shiryan tafiya kaduna wajan boka. Haka ta samu dady da maganar zata je kaduna ta duba mahifiyar ta. Dady kuwa hanata yayi sabida a lokacin momy tana da tsowan ciki. Da ALLAH da ANNABI momy ta ringa had’a dady akan ya barta ta tafi, wae harda ce mae ummanta ce take ta kiran sunanta jikin ta yayi tsanani sosai. Dady kuwa yasan momy qarya take amma ala dole ya barta, sabida yasan in ya hanata tatafi kollum da masifar da zata tayar a gidan nan, har sae ta wuce. Sae da dady ya had’a momy da driven gidan kuma ya ja musu kunne akan kwana d’aya zatai ta dawo. Momy tayi farin ciki da hakan sosai, kuma taso ta tafi da abdul amma qiri-qiri yaqi binta. Haka abdul yace bazai bita ba sabida babyn sa zahra da kuma ammin sa. A ala dole momy ta haqura ta tafi da rukee, alokacin rukee ta fara girma zatai shekara d’aya (1 years). Momy sun isa garin kaduna lafiya. Tana isa ko hutawa batai ba suka fara shirye-shiryen tafi wajan boka. Driven yaso ya kae momy da umman ta, amma suka hana shi zuwa wae ba nisa zasuyi ba. Haka ya haqura ya zauna a wajan malam garba su kai ta hira. Su momy suna fita fasu tsaya a koh inaba sae wajan boka. Suna zuwa wajan boka momy ta fara yiwa boka bayanin abidda ammi take mata!!! Ni wlh boka abidda yake damuna shine kwata-kwata mijina baya saurarata koh shawara zai yi sai dae yayi da kishiya ta. Yanzu fa yama fi son ta fiye da ni, koh da yake ae ni yanzu ma ya dae na sona. Gashi in muna tare da shi har subitar baki yake ya ringa kiran sunan ta. Kae ko wata mu’a malar aure muke wlh sae kaji yana kiran sunan ta. Ni dae gaskiya abin nan ya isheni shiyasa ma nazo wajan ka dan kayi min maganin ta. Wata shu’u’mar dariya boka ya saki, sae da yayi mae isar shi sanan ya daka ta. Kallan momy yayi tare da cewa kinzo kuwa indda za’a share miki kukan ki. Daga momyn har umman ta dariya samun nasa sukayi, maganar boka ce ta katse su daga dariyar da suke. Yanzu mae kikeso a yiwa kishiyar taki? Gyara zama tayi tare da cewa yauwa yanzu boka ka fara lissafomin abuban da zaka iya yima. Dariyar mugunta boka ya saki tare da cewa keee ‘yar nan ae ba abidda bazamu iya ba, nida nake aiki da aljanuma, tom bari kiji zan iya zamar miki da ita MAHAUKACIYA, zan iya zamar da ita KARUWA MAI BIN MAZA, zan iya zamar miki da ita B’ARAU NIYA, kuma zan iya sa mata CUTAR da bazata iya morar kanta ba bare ta kula da ‘yayan ta da mijin ma gaba d’aya. Ke inma so kike na KASHETA har lahira sae na kasheta. Jinjina kae momy tayi tare da cewa gaskiya boka ba qaramin shu’u’mi bane kai yanzu duk zaka iya wanan? Wata dariya boka yayi tare da cewa harma abidda ya fi wannan. Juyawa momy tae ta kalli mahifiyar ta tare da cewa yanzu umma wana aiki za’ai mata aciki?. Ya mutsa fuska mahifiyar momy tayi tare da cewa kawai a KASHE ‘yar banza. Momy da taji hakan koh gizau batayi ba, fuska ba alamin imani koh karaya tace amma umma ga wata shawara mana. Zubawa momy ido tayi tare da cewa inajiki halima. Amma umma in aka kashe maryam farar d’aya ai an ta qai ta mata wahala, ni dae a ganina ya tura mata cutar da zata kasa komai, ta ringa kwana a kwance tana wuni a kwance Kae ko d’aga yatsan ta ma ta dae na yi. Haka za tai ta jinya har sae tayi wata biyar a kwance, kinga shima dadyn abdul d’in tsanar ta zai yi kuma ya gaji da ita, kinga daga haka kawai sae mu dawo wajan boka ya kashe mana banza, kinga kuwa ae ta sha wahala kuma taji jiki. Kafin umman momy tayi magana sukaji boka ya fasa wata uwar dariya tare da cewa kwarai kuwa ‘yar nan kin kawo shawara mae kyau hakama za’ai. Itama umman momy ta yadda da shawarar dan haka a take a wajan boka ya fara qoqarin turawa ammi cutar. Ba irin abidda boka bae yi ba akan ya tura ammi cutar amma ya kasa har al janu ya tura mata amma ina abin ya faskara. Saka makwan alokacin ma ammi salla take yi, kuma bayan ta idar da sallar addu’a ta fara yi. Kallan su momy boka yayi tare da cewa gaskiya an samu matsa, kallan sa su momy sukai a gigice har suna had’a baki wajan cewa boka mae ya faru ne?. Had’e fuska boka yayi tare da cewa sallah take yi kuma in dae mutum yana sallah da addu’a bama iya yi mae aiki. A gigice momy tace yanzu boka bamu da wata mafutar? Shiru boka yayi can kuma ya kwashe da wata dariyar, sae da yayi mae isar sa kafin yace da akwai wata hanya d’aya da ta rage. Dariya momy tayi tare da cewa yauwa boka waca hanya ce haka?. Yanzu hanyar data rage mana shine sae da a zuba mata magani a bu taci, zaki iya koh?. A hanzar ce momy tace zan iya mana. Daga haka boka ya bawa momy magani yayi mata bayanin yadda zata yi amfani da shi, bayan ya gama basu maganin suka cake mai kud’ad’e sukayi gaba. Washe gari da safe momy ta gama shiryawa domin ta koma kano, tayi sallam da malam garba da mahifiyar ta, amma sae ta biya ta gidan qanwar ta saratu kafin ta tafi. Bayan drive ya sauke momy a gidan saratu shigewa tai. Gidan saratu babba ne sosai kuma kana ganin gidan zaka sheda gidan attajiri ne. Bayan ta shiga suka gai sa, sanan suka hau hira. Sae da momy ta kwashe duk labarin zuwan zahra da yadda take zuga mashkhur ya dae na kulata, da kuma yadda mashkhur ya tsane ta, har wajan bokan da suka je sai da momy ta kwashe ta gayawa saratu. Saratu kuwa qara ziga momy tayi akan zaman zahra a gidan kuma tace wa momy ta yi mata dae-dae, akan abidda tayiwa zahra, kuma ta qara uzzira mata har sae tabar gidan. Daga haka momy ta fara shirya-shiyan tafi gida. Laa yaya na manta ban gaya miki ba kwaniki fa kishiya ta ta haihu amma ‘yar ta rasu, koh zan rakaki 6an garan ta kiyi mata jaje, saratu ta qarasa maganar tana dariya. Itama momyn dariya tayi tare da cewa shegiya kawai mae cikin haihuwa, kinga kuwa ae kud’in ki ya huta da KASHE ‘yar, dama ae duk sauran yaran ke kike KASHA SU. Dariya saratu tayi tare da cewa ke dae bari yaya halima, ina zan barta ta haihu, haka kawai ta kwashe dukiyar mae gidan nan, ta barni a baya, kuma gashi ni ba haihuwa nake ba, haryau fama nake ban samu cikin ba. Aii ki kwantar da hankalin ki saratu zaki haihu insha ALLAH ni dae bari na wuce ba wani jaje da zanwa kishiyar ki Wallahi, ke ni koh fuskar ta mah bana son gani. Dariya saratu tayi tare da cewa au haka ne fa yaya ashe baki ta6a ganinta ba. Wae ina abdul yake ne?. Kwab’e fuska momy tayi tare da cewa inafa abdul zai biyoni yana tare da ‘yar sadakar yarinyar nan da kuma uwar goyansa ina zai biyo ni. Tabb gaskiya yaya halima kinyi sake yanzu shikenan matar nan ta qwace abdu?. Ke dae bari saratu wallahi yanzu abdul sae yayi sati bae zo wajena ba, shiyasa ae nake hana rukee zuwa part d’in ammi, kar inje itama a kwace min ita. Ai kuwa dae yaya halima kinyi dae dae, ke dai bari ae yanzu komai zai zo qarshe tindda boka ya kusan kashe mana shegiya. Kinga bama abdul d’in ba har sauran ‘yayan ke zaki cigaba da ruqe su. Dariyar mugunta momy tae tare da cewa ai kuwa zasu ci uban su, ita kuma ‘yar banzar yarinyar nan yadda ita zanyi. Haka dae momy da saratu suka cigaba da tattauna mugun quddurin su, daga qarshe momy tayiwa saratu sallam, ta wuce kano. Sae da magariba su momy suka isa kano. Bayan momy ta isa gida part d’inta ta wuce, tana shiga tayi wanka taci abinci, ta kwanta zatai bacci kenan ta fara naquda. Tana cikin wanna halin dady ya shigo b’an garanta, ba bata lokaci ya d’auke ta ita da hajiya kaka suka tafi asibiti, ita kuma ammi ta zauna a gida sabida su zahra da ilham. Suna isa asibiti aka shigar da ita d’akin haihuwa, ba 6ata lokaci ta haifi zan kad’ed’iyar ‘yar ta mace. Itama dae still da su abdul take kama. Kuma a daran aka sallamo su. Bayan an sallamo su, ammi ta shigo tayi mata barka, haka yaran gidan sukae ta shiga d’aukar baby. Yanzu momy ta fara tinanin taya zata bawa ammi maganin boka, tindda yanzu tasan ammi zata ringa shigowa b’an garanta sabida ta haihu. Can wata dabara ta fad’o mata, murmushi tayi tare da tashi ta shige d’aki. Jakar ta data dawo da ita daga kaduna ta bud’e. Maganin boka nan ta ciro, tare da alkakin da ta tawo da shi. Dama tana da wata ajiyayyiyar zuma a d’akin ta. D’akko ta tayi tare da bude robar zumar sanna ta barbad’a maganin bokan, tasa yatsanta ta juya. Bayan ta juya ta zuba zumar alkakin, bayan ta gama zubawa ta kulle shi a leda. Falo ta wuce domin d’akko jaririyar ta su kwanta. Har lokacin dady bae shigo part d’in ta ba dare yayi sosai kuma gashi yau a part d’in yake. Azuciyarta ta ayyana yana tare da ammi, bataji dad’in haka ba. Qarasawa tai bakin qofar part d’in domin ta rufe. Tana qoqarin rufewa ta hango dady da ammi suna tafe suna dariya da alamin hira sukeyi. Wani haushine ya sake rufe ta can kuma ta saki murmushi mugunta, tare juyawa da zauri ta shiga ciki, tana shiga cikin d’akinta ta d’auko wanan alkakin da ta kulle a leda . Tana dauka tai sauri ta fice ta koma falo.......... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing......... *page 32* Tana shiga cikin d’akin ta d’auko wanan alkakin data kulle a leda. Tana dauka tai sauri ta fice ta koma falo............. A zaune ta tarar da ammi, shikuma dady yana qoqarin shiga ya kirawo ta. Washe baki tayi tare da cewa ah maryam kece kika futo da daddaran nan koh mijin naki kika rako ne, murmushi ammi tayi tare da cewa aaa kawai dae mun tawo tare ne shi zuwa yayi ya kwanta ni kuma farfesun nama na dafa miki, sabida kice koh kyaji kwarin jikinki, tindda kinga baki dad’e da haihuwa ba. Cikin fara’a da sakin fuska momy ta ce nagod sosai, qarasowa tayi tare da karb’ar filas d’in, tana karb’a ta migawa ammi ledar alkakin tare da cewa bismilla ga al kaki nan daga kaduna naza da shi, nima yanzu na d’aukko shi inaci. Girgiza kae ammi tayi tare da cewa Alhamdulilahi, bazan iyaci ba sabida bana son cin zaqi in zan kwanta. Had’e rai momy tai tare da cewa gaskiya banji dad’i ba, ai sae nayi tinaninma bakya son cin abunane, gaskiya koh yayane kici. Murmushi ammi tayi tare da cewa haba halima mae yayi zafi haka bari dae naci koh kad’an ne ta fad’a tare da karb’ar laidar hannun momyn. Itama momy mumrmushi tai tare da cewa yauwa koke fa. Bud’e ledar ammi tayi, guda d’aya ta d’auka. Miqewa tai tare da cewa tom bari na koma 6an garena, kar su ilham su tashi daga bacci su fara kuka, da sauri momy ta kalli ammi tare da cewa to ai banga kin ciba?. Dariya ammi tayi tare da cewa bari dae naci alkakin nan hankalinki ya kwanta, tana fad’in haka takai alkakin bakin ta tafara ci, sae dai kashhh ammi ta manta batayi bismillah ba, duk abindda ammi zataci tana bismilla amma bandda wanan karon, Ko da yake in ALLAH yayi qaddara zata same ka, ba yadda ka iya. Daga haka ammi tayiwa momy da dady sallama ta wuce part d’in ta. Tana komawa part d’inta ta samu ilham tana ta kuka, tare da yaqushin zahra. Dama haka ilham take in dae aka kwantar da su waje d’aya da zahra tana tashi daga bacci zata fara yaqushin zahra har sae ta tasheta daga bacci. Madara ta had’a ta basu bayan ta basu ta sake kwantar da su, tana kwantar da su suka fara bacci. Miqewa tai ta wuce d’akin su mashkhur. A nitse ta murd’a handle d’in qofar ta shiga, a zaune ta tarar da mashkhur yana ta karatun QUR’ANI. Kallan tuhuma ta fara yi mae, wato alamin yayi mata wani lefin ko ya qijin magana. Murmushi yayi tare da sunkuyar da kae, itama murmushin taye tare da wuce gadn su faraq da haidar. Bancin su suke cikin kwanciyar hankali, dama yanzu faruq da haidar a gado d’aya suke kwana, chan gaba kuma gadan mashkhur da abdul. Tana qarasawa ta hau kan gadan a hankali sabida karta tashe su. Addu’a ta fara yi musu, bayan ta gama ta tofe su da addu’a, sanna ta sake lillib’e da bargo. Miqewa tai ta wuce gadan su abdul, har yanzu mashkhur bae ajiye qur’ani ba karatu yake ta yi. Tana qarasawa ta zauna kusa da abdul ta fara yimai addu’a shima, bayan ta gama ta tofe shi da addu’ar. Daga haka ta miqe ta koma kusa da mashkhur ta zauna. Zuba mae ido tayi tana sauraran karan qira’arsa abin sha’awa ya firge ta sosai, sai da yakai qarshan aya sanan yayi hamdala tare da ajiaye Qur’anin. Yana ajiyewa tin kafin ammi tayi maga yayi sauri ya riqe hanunta tare da cewa dan ALLAH ammina kiyi haquri. Ajiyar zuciya ammi ta saki tare da cewa toh mashkhur in ban haqura ba ya zan yi? Ni ba hanaka karatu nayi ba amma bana so ka ringa kae dare kamar haka bakayi bacci ba, kaga daga safe dae har zuwa yamma kana makaranta in kuma ka dawo kayi karatu, shine zaka raba dare kana karatu, ka ringa samun hutu mana. Wallahi momy so nake na qarasa haddace surar nan kinga saura sura uku fa mu fara shirye-shryan sauka, amma kiyi haquri zan dai na insha ALLAH. Tom shikenan mashkhur ALLAH ya tai maka kuma ya nuna mana lokacin saukar. Ammen ammina, murmushi ammi tayi tare da cewa wae mashkhur kana so na kuwa? Da sauri ya kalle ta tare da cewa haba ammina, ai duk duniya ba wandda nake so kamar ki. Murmushi ammi tayi dama kawai tsokanar shi take, sabida tasan mashkhur yana qaunar ta sosai. Amma ammi sabida mae kika yimin wanan tanbayar?. Ba dole na ringa kokwanto ba, baka nuna min kulawa a matsayina na mahaifiyar ka, koh baka ga yadda abdul yake yimin ba?. Kwab’e fuska yayi tare da cewa haba ammina wallahi inason ki sosai. Dariya ammi tae tare da jan kumatun sa, kai da wasa nake ma. Dariya yayi tare da bud’e mata hannu alamun su hugging d’in juna, matsowa tayi suka rungume juna. Lumshe ido mashkhur yayi sabida yaji dad’i hakan, itama hajiyar zuciya ta sauke sabida harga ALLAH ammi tana son mashkhur, kawai wasu daga cikin halayan sa ne bata so. Sae tin kunnan sa takai bakainta ta fara yimae addu’a. Lumshe ido kawai mashkhur yake sabida har cikin zuciyar ta yake jin addu’a ga wani irin son ammi da yake qaruwa a zuciyar sa. Sun jima a haka daga qarshe ammi ta sake shi, kallan sa tayi tare da cewa ka qara yin addu’a kafin ka kwanta, tom shikenan ammi zanyi, kiss ta yi mae a kumatu tare da yi mae sallam ta fuce. Tana fita mashkhur yayi addu’a tare da kwanciya ya rufe jikin sa da bargo. Tinani ya farayi, akan abidda yakewa ammi. Sam bae san sabida mae yake jin maganar momy fiye da ammi ba. In ammi ta gaya mae magana ba sosai yake jiba, amma indai momy ta gaya mae magan yana ji, Sam ya rasa sabida mae yake jin maganar momy, haka dae mashkhur yayi ta tinani kala-kala har bacci yayi awan gaba da shi. Bayan ammi ta shiga d’aki ta, gado ta hau ta kwanta, addu’a ta farayi, bayan ta gama ta tofe zahra da ilham, sanan itama ta shafa a jikin ta. Tana gama ta rufa da bargo domin yin bacci. ji tayi jikinta ya fara mutuwa, can kasala ta fara d’aukar ta, daga qarshe ma ji tayi jikin ta ya mutu gaba d’aya, tana so ta tashi ta d’aukko magani ta sha, amma ta kasa. Abu kamar wasa har ukun dare ammi ta kasa motsa gaggar jikinta. Hmm da alama fa maganin bokan su momy ya fara aiki.🤔 bacci ma ya gagari ammi, kai koh magana ma ta kasa, ya salam. Abu kamar wasa har asuba momy ta kasa motsi. Yadda ammi dae taga rana aka taga dare. Yau mashkhur koh sallar asuba bae iya tashiba sabida karatun daran da yayi, dama dady ne yake tashin sa ko ammi. Yana farkawa ya kalli a gogo, qarfe takwas harda rabi na safe, abin ya bawa mashkhur mamaki sabida ya san kullum sae ammi ta tashe su, in lokacin makaran ta yayi koh sallar asaba, sae gashi yau koh sallahr asuba bata tashe suba, gashi sun makara a makaranta. A hanzarce ya tashi ya shiga toilet domin yin alwala, bayan ya futo ya shinfid’a dadduma ya fara sallah. Yana idar wa ya tashi abdul domin shima yayi sallah, bayan ya tashe shi ya wuce dakin ammi. Yana zuwa ya fara kwankwasa d’akin, amma shiru, in badda kukan ilham ba abidda yake ji, ya dad’e yana buga qofar amma shiru, har ya juya zai koma sae ya tina yau fa dady ba’a part d’in su ya kwana ba yana part d’in momy. Dama abidda ya hana shi shiga kenan, karya je dady yana d’akin ammi, dama in dae dady suna tare a d’aki d’aya da ammi basa shiga. A hanzar ce mashkhur ya tura qofar d’akin ya shiga. Yana shiga ya hango ammi a kwance, ilham kuwa sae kuka take tana ta yaqushin zahra. Da sauri ya qarasa kan bed d’in tare da am batar sunan ammi. Ammi kuwa tana jin mashkhur ba halin magana. Idanuwan ta a bud’e suke, amma ta kasa motsi. Agigice mashkhur ya fara bibbiga kafad’ar ta yana kiran sunan ta, ammi!! ammi!! ammi kina jina kuwa, koh dae baki da lafiya ne? A firgice ya kai hanunsa kan hancin ammi, nunfashi yana futowa ammi ta kasa magana bare motsi, ammina dan ALLAH kiyi magana, ki tashi ammi. Amma ina ammi shuru, kuka ya farayi yana jijjiga ta tare da cewa ammi kina jina? Ammi dan ALLAH ki tashi kiyi magana. A dai-dai lokacin dady ya shigo cikin d’aki. Da sauri ya qaraso tare da cewa kai mashkhur mene haka? Sabida mae kake ta jijjiga maman ka kana kuka. Da sauri mashkhur yace dady ammi ta dae na magana kuma ta dae na mosti. Agigice dady yace what!!!!!! Da sauri ya qaraso kan gadan tare da d’ora hannun sa akan hancin ta, ajiyar zuciya dady yayi sabida yaji nunfashin ta, yana nan. Jijijga ta dady ya hau yi tare da cewa maryam mae yake damun ki, ki tashi ko baki da lafiya ne?. Shiru ammi batayi magana ba, a gigice dady yace mae sunan babana jeka ka kira hajiya tazo mu tafi asibiti. Da sauri mashkhur ya fuce domin sanar da hajiya kaka, koh da hajiya kaka ta samu labari ammi bata da lafiya ta kasa magana da motsi hankalin ta ba qaramin tashi yayi, a gigice ta wauce part d’in ammi. Tana zuwa ita da dady suka d’auki ammi suka wuce asibiti. Suna fita mashkhur da abdul suka zauna su kai ta kuka. Mashkhur ya dad’e bai yi kuka ba, duk abindda zai sashi kuka ba qarami bane. Kuka mashkhur ya ringa yi sosai musamman ma in ya tina magagganin da sukayi da ammi a daran jiya da, kuma yadda suka rungume juna ammi tana yi mae addu’a, sae yaji kamar mutuwa ammi tayi. 6an garan abdul kuwa kuka harda birgima, ihu yake sosai, suma su haidar da sukaga yayyan su suna kuka gashi sun tashi basuga ammi ba suma kuka suka fara. *Ga masu buqatar karanta littafi ADALILINTA da nayi posting sai suyimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. free book ne bana kud’i ba, kuma new book. Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........ *page 35* Bayan mashkhur ya gama kowayawa abdul hadda kuma ya tabbatar abdul d’in ya iya shima karatun Qur’ani ya fara............... Haka ya zauna yayi ta hadda Qur’ani, Sai da dady ya dawo da daddare sanna mashkhur ya kwanta yayi bacci. Bayan dady ya dawo yaci abinci wanka yayiwa su zahra sanan ya kwantar dasu dama tun a asibiti hajiya kaka ta basu madara, shima kwanciya yayi amma ina kamar jiya bacci ya gagara haka dae yayi ta juyi, da yagaji da kwanciyar tashi yayi, ya d’auro alwala sanan ya fara sallar lafula, yana yiwa ammi addu’a. Har hakayi sallar asuba dady bae kwanta ba yana sallah yana yiwa matarsa ammi addu’a. Ana fara kiran sallah ya je ya tashi mashkhur da abdul dan suyi alwala. Bayan sun dawo daga masallaci dady da kansa ya shiga kicin ya fara dafa abincin su mashkhur da wandda zai kai asibiti, shikuma mashkhur ya fara yiwa qannan sa wanka, bayan ya gama yi musu ya fara shirya su cikin uniform d’in makaranta wandda aka basu jiya. Bayan ya gama shima ya fara shiryawa shi da abdul. Dady kuwa bayan ya gama girkin zubawa su mashkhur wandda zasuci yayi, sanan ya zuba musu wandda zasu tafi da shi makaranta, daga haka yaje ya fara yiwa su zahra wanka bayan ya gama yi musu wanka yasa musu kaya sanan ya basu madara, daga haka shima ya fara shiryawa. Bayan ya gama shiryawa, ya d’auki su zahra da su mashkhur suka futa. Bayan sun fita daga gida ya ajiye su mashkhur a makaranta sanan ya wuce da su zhara asibiti. Yauma kamar kullum likitoci basu gano mae yake damun ammi ba haka su dady suka wuni a asibiti, da daddare ya d’auko su zahra suka dawo gida. Tom yau kwana biyar kenan da kwantar da ammi a asibiti kuma har yanzu ba’a gano mai yake damunta ba. Kullum su mashkhur suna zuwa makaranta, kuma har yau dady ne yake yi musu girkin makaranta da yamma kuma mashkhur yayi musu in suka dawo. Momy kuwa sai shirye-shiryan suna take da yake ranar da ammi ta cika kwana biyar a asibit ita kuma ranar ‘yarta ta cika kwana shida a duniya. Dady kuwa ya lura da shirn sunan da momy take, dan haka zuwa yayi ya samu momy ya ja mata kunne akan kartayi suna, da tace mae sabida mae sai dady yace mata sabida matar sa ammi bata da lafiya, taso tayi mae musu amma kwata-kwata ta kasa sabida yanzu taga haushinta yake ji koh shiga harkarta ma bayi yake ba, a al dole ta haqura amma har ga ALLAH momy bataji dad’i ba. Washe gari dady kafin ya tafi asibita ya siyo rago ya yankawa ‘yar momy kuma yasa mata suna RUMAISA’U. Ranar su mashkhur basuje makaranta ba sabida sun makara, dan haka ranar dady bae je asibiti dasu zahra ba agida ya barsu, mashkhur ya kula da ilham shikuma Abdul ya kula da zahra. koh da dady yaje asibiti haka hajiya kaka tace ita ta gaji da zaman asibiti kwara su tafi gida su cigaba da jinya tindda ba’a gano mae yake damun ammin ba. Dady bai so hakan ba amma bayadda ya iya haka yaje wajan doctor ya gaya mae cewa indda hali a sallame su, tindda har yanzu ba’a gano mae yake damunta ba. Likita yayi na’am da maganar dady dan haka arana aka sallami su ammi suka koma gida. Da su ammi suka dawo gida su mashkhur sunyi murna da dawowar su sosai. Amma da sukaga ammi bata samu lafiya ba, basuji dad’i ba , jigum jigum sukayi. Bayan su hajiya kaka da ammi sun dawo gida hajiya kakace ta cigaba da kula dasu mashkhur da kuma zahra da ilham, ita take musu girki, kuma ita take shirya su haidar in zasu makaranta, sanna kuma ita take kula da ammi. Hajiya kaka ita takewa ammi wanka da tsarki, daga rana zuwa dare. Shi kuma dady kullum shi yakewa ammi wanka da safe, in kuma yana part d’in ta da daddarae shi yake kula da ita sam dady baya gajiya da yiwa ammi hidima. 6an garan mashkhur kuwa sunyi saurakr Qur’ani mae girma, dady da hajiya kaka harma da mashkhur d’in sunyi farin ciki da hakan sosai. Babban baqin cikin mashkhur shine ammi bata da lafiya yayi saukar qur’ani, sabida yasan ammi tana son ranar saukarsa amm kash sae gashi bata da lafiya tana kwance. Sunyi sauka lafiya kuma sun gama lafiya sae dai mashkhur beyi taran sauka a gida ba, sabida ammi bata da lafiya. Bayan mashkhur yayi saukar qur’ani dady ya cire shi daga makarantar su ta wuni ya sashi a wata babar makarantar computer science . Ranar asabar da lahadi kuma yana zuwa wata makarantar islamiya, ana yimusu hadisi da littafan addini sanan kuma sunayin bitar Qur’ani. Mashkhur yana mae da hankalinsa sosai akan karatun sa, sabida yana son burinsa ya ciki, dama mashkhur yana da kwakwalwa shiyasa baya shan wata wahala sosai a makarantar su ta computer science. 6an garan su abdul da haidar ma sun cigaba da zuwa karanartar suma suna karatu sosai. 6an garan momy kuwa ba abindda ya dame ta sha’aninta kawai take, tindda ammi ta kwanta cuta sau uku tazo ta dubata, shima dady ne yayi mata dole shiyasa tazo ta dubata, gashi yanzu ammi tayi wajan wata uku a kwance. 6an garn su zahar kuwa sun sake girma sunyi wayo sosai ga kyau musamman ma zahra, suna samun kulawa sosai awajan hajiya kaka. Yanzu momy ta samu dama sosai dan haka ta qara jan mashkhur a jikinta, kuma kullum in suka zauna bata da aiki sai hurewa mashkhur kunne akan ya dae na kula zahra, yanzu mashkhur ya qara tsanar zahra sosai, koh kallan ta bayayi, kuma koh zata kwana tana kuka bazi d’auke ta ba, haka zai tsallake zahra ya d’auki ilham. 6an garan abdul kuwa kullum qara son zahra yake in yaje makarnta har alawoyi yake siyo mata. Alokacin su zahra basufi wata takwas da haihuwa ba, amma duk da hakan sae abdul ya bawa zahra da ilham alawar nan kuma ba laifi suna sha, musamman ma zahra sabida zahra tanada son zaqi. 6an garan ammi kuwa tana nan a yadda take jiki ba sauqi, har yau komai yi mata akeyi.......... Dan Allah kuyi haquri da wanna yau kunga ban yi muku typing sosai ba koh one page typing d’in bai kai ba , wallahi yau sae da daddare na fara typing...... Daga yau na gama yin typing sai kuma bayan azumi... ina yiwa ‘yan uwana musulmai barka da watan ramadan, kuma da fatan zamuyi ibada lafiya.... insha ALLAH bayan azumi zan cigaba da rubuta littafin ADALILINTA........💜❤️💜 HAPPY RAMADAN KAREEM... *ina godiya ga masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA, ga masu buqatar cigaba da karanta littafin ADALILINTA bayan azumi sai suyimin magan ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira, free book ne kuma new book. New book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *page 33* Suma su haidar da sukaga yayyan su suna kuka gashi sun tashi basuga ammi ba, suma kuka suka fara.............. Bayan su dady sun qarasa asibiti, aka kwantar da ammi a gadan asibiti. Likitoci sosai sun taro akan ammi domin gano mae yake damun ta. Yanzu likitoci wajan awar su uku akan ammi amma basu gano mae yake damunta ba, tashin hankali tun likitocin suna sa ran zasu gano mae yake damun ammi harma sun fitar da rai. Koh da likita yayiwa dady bayani halin da ammi take ciki ankalinsa ba qaramin tashi yayi ba. da dady ya gayawa hjy kaka kuwa kuka ta ringayi shi kuma yana rarrashin ta, shima dady kawai daurewa yake sabida hajiya kaka, amma in badan haka ba shima zai iya kukan. Haka dae suka wuni a asibiti kuma har lokacin ba’a gano mae yake damin ammi ba, kawai dae anyi mata allurar bacci. 6an garan su mashkhur kuwa sae da sukayi wajan awa biyu suna kuka, daga qarshe dae mashkhur share hawa yansa yayi ya fara rarrashin qannan sa. Bayan ya gama rarrashin su kowa yayi shiru ya shiga kicin domin dafa musu abinci, indomi ya dafa musu da kwai, bayan ya gama ya zuba musu, shi daebae ciba sabida bazai iya ciba, shima abdul da kyar ya yarda yaci. A gaba yasa qannan nasa ya rafka uban tagumi yana tinanin mahifiyar shi, ana cikin haka kuwa ilhma da zahra suka fara kuka. Da sauri abdul ya miqe ya shiga d’akin ammi, shima mashkhur d’in a ala dole ya bishi sabida yasan abdul bazai iya rarrashin ilham ba sabida bata da haqur irin na zahra. Yana shiga yaga abdul yana ta jijjiga zahra alamin tayi shiru. Mashkhur kuwa yana shiga d’akin ya nufi indda ammi take ajiyewa su ilham madara, d’aukowa yayi sannan ya zauna akan sofa, bayan ya zauna ya fara had’a musu madara. Fida biyu ya had’a miqawa abdul d’aya yayi tare da cewa abdul bawa babyn ka wannan ni zan bawa ilham, da sauri abdul ya karb’a ya fara bawa zahra. Shima mashkhur d’in zama yayi gefan gadon sanna ya d’auki ilham ya fara bata. Har mashkhur ya gama bawa ilham madara abdul koh rabi bae bawa zahra ba. Harda mashkhur zai fita kawai sae yaji tausayin zahra, jiki a sanyaye ya koma ya karb’i fidar zahra tare da cewa abdul bari na bata tindda na gama bawa ilham koh? Da sauri abdul ya miqawa mashkhur fidar tare da cewa bari naje nayi fitsari, mashkhur bai so d’aukar zahra ba amma, a ala dole ya d’auke ta ya fara baza madarar. Zahra kuwa zubawa mashkhur ido tayi tana ta kallan sa, kamar taga wata sabuwar halinttar. Shi kuwa mashkhur dayaga hakan kawar da kae yayi tare da jan wani dogwan tsaki. A haka dae ya cigaba da bata madarar tana kallansa yana galla mata harara kamar wata babba. Nikuwa nace abin babba ne🤔. Bayan mashkhur ya gama bawa zahra madarar kwantar da ita yayi akan gadon ya d’auki ilham ya fuce. Yana fita shima abdul ya shigo ya d’auki zahra. Toh haka dae su mashkhur suka wuni a 6an garan ammi su kad’ai, sae dai mashkhur yayi musu girki suci, dama ga faruq da haidar da cin tsiya, shi kuwa mashkhur daya gaji da dafa musu indomi comples da madara ya fara jiqa musu suna sha. 6an garan momy akan idon ta aka futar da ammi zuwa asibiti, a lokacin tana leqowa ta taga. Bayan sun fita wata uwar dariya ta saki, tana gama dariyar tata, ta d’auki wayarta ta bugawa mahifiyarta ta bata labari, bayan sun gama magana da mahaifiyar ta, saratu ta sake bugawa ta gaya mata, duk cikin su dae ba wandda bai yi farin ciki da hakan ba. Bayan ta gama wayar ta wuce kicin ta dafa abinci, bayan taci ta qoshi ta kullo qafar part d’in ta shige d’aki da ita da rukee da aririyar ta suka fara bacci. Hmm nikuwa nace koh momy ta tuna da su mashkhur. Haka dae momy ta wuni part d’inta a kulle ita da yaran ta biyu, in bandda farin ciki ba abindda yake damun ta, tana so taje part d’in ammi ta duba abdul, amma bata so taje mashkhur yace ta dafa musu abinci koh ta rarrashi ilham. 6an garan su mashkhur kuwa haka suka wuni cikin maraicin ammi. Abdul kuwa yana riqe da zahran sa koh quda baya bari ya tab’a ta, shima mashkhur yana riqe da ilham, in kuma suna jin yunwa ya basu madara su sha, mashkhur yana so yayi wa su ilhma wanka amma bazai iyaba sabida bae san yandda akewa yara wanka ba, amma dae yayiwa haidar da faruq shikuma abdul yayiwa kansa. Tom fa har wajan qarfe tara na dare ba labarin su ammi, hankalin mashkhur da abdul ya sake tashi sosai. Haka dae mashkhur yaje ya gyara kan gadon ammi ya kwantar da ilham da zahra, suma su haidar da faruq ya kwantar da su a d’akin su. Falo dae ya rage daga abdul sae mashkhur, sunyi jigum suna jiran dawowar su ammi. Har wajan qarfe goman dare basu dawo ba, a lokacin ma abdul har bacci ya kwashe shi a falo. Mashkhur kuwa kwata-kwata ya kasa bacci tinanin mahaifiyarsa kawai yake yi. Wajan qarfe sha d’ayan dare dady ya shigo gidan, yana shugowa part d’in ammi ya nufa. A bud’e yaga qofar part d’in ammin, duk sae yaji ba dad’i sabida yasan da ammi tana nan bazata tab’a barin qofar part d’in a bud’e ba. Ciki a sanyaye ya shiga part d’in ammin, bayan ya shige ya kullo part d’in. yana shiga babban falon ba kowa a ciki, jiki ba kwari ya sake tura kansa qarafin falan da zai sada kowa da d’akin sa. Mashkhur ya gani a zaune ya rafka uban tagumi ga abdul kwance a kusa da shi, da zauri dady ya qarasa indda su mashkhur suke, koh da ya qarasa mashkhur bae ma san yazo ba sabida ya tafi duniyar tinani. Sunan sa dady ya fara ambata mashkhur!!! Mashkhur!! A firgice mashkhur ya dawo daga tinanin da ya tafi. Yana ganin dady a gaban sa da sauri ya miqe tare da cewa dady ina ammi ya jikin nata? Dady karka cemin ta mutu dan ALLAH, duk yabi ya dabarbarce ya koma abin tausayi. Duk sai yabi ya bawa dady tausayi, da sauri dady ya dafa kafad’ar mashkhur tare da cewa haba mae sunan abba ka kwantar da hankalinka kaji ammin ka tana nan da ranta bata mutuwar. Ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da furta Alhamdulilah. Riqo hannun mashkhur dady yayi tare da zaunar da shi a kan kujera, bayan ya zaunar da shi shima ya zauna a kusa da shi. Kwantar da murya dady yayi kafin ya fara magana kamar haka!! Mae sunan babana ka kwantar da hankalinka, cuta ba mutuwa bace, kuma cuta tana kan kowa, dan haka ka kwantar da hankalinka ALLAH zai bawa ammin ka lafiya, Ka dae na damuwa kamar haka, kaga kai ne babba ka ringa kwantarwa da qannan ka hankali in kana shiga damuwa ‘yan uwanka ma zasu shiga damuwa, insha ALLAH ammi zata samu sauqi ka ringa yi mata addu’a kaji?. D’aga kai mashkhur yayi tare da cewa insha ALLAH dady zanyi abindda kace. Jinjina kae dady yayi tare da cewa yauwa mae suna abba kaci abinci? Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa bana jin yunwa dady. Girgiza kae dady yayi tare da cewa nasan tinanin ammi ne ya hanaka cin abinci, yanzu zanje nayi mana girki mae dad’i kamar na ammin ka, ya kai qarshan zancan yana murmushi tare da jan kumatun mashkhur, shima mashkhur d’in murmushi yayi tare da cewa tom shikenan dady amma fa zan tayaka?. Jinjina kae dady yayi, sanan yace tom shikenan bari naje na kwantar da abdul, kuma na canza kayan jikina. Tom shikenan dady sai ka dawo, daga haka dady ya d’auki abdul ya kai shi d’akin su, bayan ya kwantar dashi ya wuce d’akin ammi domin canza kayan jikinsa. Yana futowa suka shiga kicin shida mashkhur suka fara girki. Kalaln mashkhur dady yayi tare da cewa momy ta kawo muku abinci ne, girgiza kai mashkhur yayi sannan yace ae momy yau ka part d’in nan bata shigo ba. Jinjina kae dady yayi yana mamakin mugunta irin ta momy, sabida dady yasan momy tana sun tafi asibiti, sabida lokacin da suka futo da ammi yana ganinta tana leqowa ta taga, kuma yasan da ammi ce bazata tab’a haka ba. Sae da su dady da mashkhur sukayi minti talatin kafin su kammala girkin, jalaf d’in taliya da shayi mae kayan qamshi suka dafa. a farati d’aya dady ya zuba musu shida mashkhur, bayan sun futo suka zauna suka fara ci. Bayan sun gama ci mashkhur ya kwashe farantan ya mayar kicin, sai da dady ya raka mashkhur har d’akinsu ya kwanta, sanan shima ya wuce dakin ammi. Yana shiga yaga ilham da zahra suna ta bacci, ban d’aki ya shiga yayi wanka, bayan ya futo ya zura kayan bacci. Yana gama sawa ya had’awa zahra da ilham madara, zahra ya fara tashi ya bawa madarar, bayan ya gama bata ya tashi ilham itama ya bata, daga haka ya kwantar da su, suka tafi wani saban baccin. Shima kwanciya yayi akan gadon, juyi yay tayi dan ya kasa bacci, yana ritse ido sai ya ringa ganin ammi tana yi mae gizau, kewar ammi kawai yake, sabida ya riga da yasaba indae yana 6an garan ammi a maqale da juna suke kwana. Haka dae dady yay ta juyi akan gado, sae wajan qarfe ukun dare bacci ya kwashe shi. Kiran sallar asubar fari ne ya tashi dady daga bacci, yana tashi daga bacci ya d’aura alwala, bayan ya d’aura alwala d’akin su mashkhur ya shiga, mashkhur ya tasa da abdul, yace suyi alwala, in sunyi su jira shi yanzu zai dawo. Dady yana fpart d’in momy ya wuce, yana zuwa ya fara qwanqwasa qofar part d’in, sae da yayi wajan minti goma yana bugawa kafin momy tazo ta bud’e qofar. Momy tana bud’e wa tayi turus tana kallan dady, harara dady ya watsa mata tare da cewa lafiya kika zubamin ido kike kallo na haka kamar baki tab’a ganina ba?. Tabb dama dady mashkhur ka kwana a gidan nan? Ban saniba, wae ke sabida mae baki da tausayi ne halima?. A fringice tace mai kuma nayima dadyn mashkhur?. Yanzu ace yaran nan su wuni su kad’ai koh kije ki kai musu abinci bare ki taya su zama. Turo baki momy tayi tare da cewa haba dadyn mashkhur kana gani dae jego nake nima in zan samu mai kula da ni so nake. Jinjina kae dady yayi yana tunanin mugun hali irin na halima, yasan da ammi ce bazata tab’a hakan ba hakan yana d’aya daga cikin abindda dady yake son ammi........... ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing......... *page 34* d’agowa dady yayi ya kalli momy tare da cewa an jima zan koma asibita ki dafa abinci zan tafi da shi, kuma ki had’a harda su mashkhur. Had’e rai momy tayi tare da cewa ni dae gaskiya bazan iyaba, harara dady ya watsa mata a fusace yace wallahi na dawo baki dafa abincin nan ba ran ki sae ya b’ace, ba dole ki fitar min daga rai ba ke kullum a matsayina na mijinki ban isa na gaya miki kiji ba, Wallahi nasan da maryam na gayawa ko musu bazata yimin ba. Yana gama fad’ar hakan ya wuce ya bar momy a tsaye baki a sake, cikin baqinci ta shigeciki, tana shiga ciki ta wuce kicin ta fara dafa abinci zuciya ba dad’i, a ala dole take dafa abinci sabida tasan in bata dafa ba sae dady ya bata mata sosai, har sakinta ma zai iya yi. Dady yana fita daga part d’in momy part d’in ammi ya wuce, yana shiga ya wuce d’akin su mashkhur. Alokacin har sun gama alwalar suna jiran dawowar shi. Dady yana shiga yace musu ku tawo mu tafi massallaci. Bayan sun dawo daga masallaci dady yacewa mashkhur ya tashi faruq da haidar yayi musu wanka, yau zai sasu a makaranta, haka mashkhur ya tashe su yayi musu wanka. Bayan ya gama yi musu wanka ya had’a wa abdul ruwan wanka shima, yana gama had’a mae abdul ya shiga wankan. Bayan abdul ya shiga wanka mashkhur ya shafawa su faruq mae tare da sa musu kaya. Abdul yana futowa daga wanka shima mashkhur ya shiga wankan. 6an garan dady kuwa yana komawa d’akin ammi ya tashi zahra da ilham yayi musu wanka, bayan ya gama yi musu wanka ya sa musu wasu kayan, sanan ya had’a musu madara ya basu. Wajan qarfe bakwai na safe ya koma part d’in momy, yaci sa’a ta dafa abincin. Dankalin turawa ne da farfeson nama sai shayi. Ta zubawa su mashkhur daban sanan ta ware wandda dady zai kaiwa su hajiya kaka asibiti. A hanzarce ya d’auka ya fuce da su. Bayan ya koma ya bawa mashkhur ya zuba musu sukaci. Dady kicin ya sake shiga ya dafa musu abincin da zasu je makaranta da shi sabida wuni sukeyi, indomi ce da kwai, zubawa kowa yayi a filas sanan ya had’a musu da biskit da lemo. Alokacin da dady ya gama dafa musu abinci alokacin sun gama cin abinci. Mashkhur ka d’auki abincin ku da nasu hajiya ka kae mota, kuma ku shiga motar ku jirani yanzu zan zo, ya fad’a yana miqawa mashkhur mukullun motar, qarasawa mashkhur yayi ya qarb’i mukulin motar. Shida abdul suka kwashe kayan abincin suka kai motar daga nan kuma suka d’auki faruq da haidar, suka wuce motar suna jiran dady. Dady kuwa d’aki ya koma ya d’auko ilham da zahra ya wuce dasu part d’in momy. Yana shiga falon a zaune ya sameta tana cin abinci ita da rukee. Yana sallam rukee ta taso da gudu ta rungume shi, murmushi dady yayi tare da cewa my baby kina lafiya d’aga kai rukee tayi alamin ee, masha Allah. Da sauri Dady ya qarasa indda momy take tare da ajiye zahra da ilma. Kafin ma yayi magana momy tace wa’annan yaran fa?. Fuska a had’e dady yace au baki gane su ba kenan? Yamutsa fuska momy tayi tare da cewa na ganesu mana ina dae nufin sabida mae aka kawo min su?. Jinjina kae dady yayi tare da cewa sabida ki riqesu mana, ai kinsan maman su bata da lafiya kuma hajiya tanacan, dan haka ki kula da su sae na dawo. Gaskiya ni bazan iya kula dasu ba, nima ka barni naji da jaririya ta yau kwana na biyu da haihuwa fa. A fusace dady yace wai halima sabida mae baki da mitinci ne ehhyee?. Kwab’e fuska momy tayi tare da cewa daga fad’ar gaskiya sae a ce bani da mutunci, gwarama ilham d’in zan iya riqeta amma Wallahi bandda wanna yarinyar, ta fad’a tana nuni da zahra. Sabida baqin ciki dady yama kasa magana, Wallahi momy tarajar yaranta kawai takeji dabadan hakan ba da tini ya saketa. Har ya juya zae futa kawai ya dawo ya d’auki zahra da ilham sabida yasan halin momy da mugunta yanzu sae taqi bawa zahra abinci. Afusace dady ya fuce daga part d’in, yana futa momy ta tab’e baki tare da cewa ALLAH ya raka taki gona. Dady yana fita ya wuce wajan motar sa, gidan gaba ya bud’e abdul ne zaune a gaba. Dady cewa yayi abdul kuma baya kaji zan ajiye su ilham ba musu abdul ya koma baya kusa da ‘yan uwansa. Dady yana sa ilham da zahra a gaban mota ya nufi hankar fita, tin kafin ma yayi hroon mae gadi ya bud’e masa qofa ya futa. Koh da yaje makaran ma koh shiga bae yi ba waya yayiwa mae makaranta akan a kae su faruq da haidar aji kuma ayi musu duk abindda ya kamata in aka gama a yi masa lis d’in kud’in dama yana da account d’in mae makarantar tanan yake biywa su mashkhur kud’in makaranta. Dady yana saukesu, mashkhur har office ya raka su faruq sanna ya wuce ajin su. Dady kuwa yana sauke su mashkhur a makaranta ya wuce asibiti, ladamar auran momy kawai yakeyi azuciyar sa, sabida yasan sam bae yi dacan auran momy, ta wani 6an garan kuma in ya tuna da abdul sae yaji dad’i, sabida yasan sam abdul bai kwaso mugun halin momy ba. Shi dady gani yake da, dahalima duk yaran momy kwashe su zai ringa yi yana mayar dasu wajan ammi, sabida yasan indae suka cigana da zama da momy tofa tabbas sae ta lallata su. Da wannan tinanin ya qarasa asibi. Yana qarasawa ya d’auki ilham da zahra suka shiga cikin asibitin. Suna shiga d’akin da aka kwantar da ammi ya samu ammi a kwance kamar yadda ya batta. Kwance take hancita yasha robar abinci, 6an gare guda kuwa hajiya kaka ce akan sallaya tana ta lazumi. Sallam yayi da sauri hajiya kaka ta taso tare da amsa sallamar da dady yayi, tana qarasowa ta kar6i zahra. Hajiya ya mae jiki?. Ajiyar zuciya hajiya tayi tare da cewa toh jiki dae sae godiyar uban giji, dan har yanzu basu gano mae yake damunta ba. Jijjina kae dady yayi murya a raunane kamar zae yi kuka yace tom ALLAH ya bata lafiya, Ameen Abubakar. Mae yasa ka tawo da su zahra asibiti ne? Wlh hajiya naso na barsu a gidan halima tace bazata riqe su ba, kuma su mashkhur sun tafi makaranta. Jinjina kae hajiya tae tare da cewa yanzusu su haidar d’in suna ina?. Na sakasu a makarantar su mashkhur, suma daga yau zasu ringa zuwa makaranta. Tom shikenan ALLAH yabada sa’a, murya a sanyaye dady yace ammen hajiya, miqa mata ilham yayi tare da cewa itama riqeta bari naje na d’aukko muku abinci koh. Jiki ya sanyaye hajiya kaka tace ae sae dai ni naci, ita bata iya cin abincci baka ga an sa mata robar abinci ta hanci ba? Wani siririn hawaye ne ya zubowa dady tare da cewa na gani hajiya. Jinjina kae hajiya tayi tare da cewa yanzu maryam bazata iya cin abinci ba sae dae koko ko madara ko kwast haka dae abu mae ruwa-ruwa. Da sauri dady ya juya tare da cewa bari naje na kawo miki abinci, yana tafiya yana sahare hawayan da ya zubo mae. Bayan dady ya kawowa hajiya kaka abincin wajan ammi ya wuce, a gefan gadan ya zauna ya zuba mata ido yana kallan ta, bacci kawai take yi. Addu’a ya farayi mata yana tofa mata a fuska. Bayan ya gama yi mata addu’a ya wuce wajan hajiya kaka, yana zuwa yace hajiya bari naje na siyo mata abubuwan da zata iya sha karta tashi tana jin yunwa koh? Tom shikenan Abubakar a dawo lafiya. Daga haka dady ya wuce ya tafi. Hajiya kaka kuwa da qyar ta iya samu taci abinci, shima dae ba wani mae yawa taci ba. Yau ma haka likitoci suka taru akan ammi amma basu gano mae yake damun ta ba. Wunin ranar hajiya kaka ce ta kula dasu zahra. Dady ma wuni yayi a asibitin dan koh nan da can ya kasa zuwa, ya zauna ya zubawa ammi ido, koh abinci ma ya kasa ci, sae da ammi tayi mae dole, sanan ya samu yaci kad’an. 6an garan su mashkhur kuwa sae da yamma suka dawo gida dama wuni suke a makaranta, drive sune ya dawo da su. Bayan sun dawo mashkhur ya bud’e musu part d’in ammi suka shiga, dama dady ya bashi mukulin part d’in. Suna shiya ya cire kayan makarantarsa, shima abdul cire nasa yayi sukasa na gida. Daga haka mashkhur ya shiga kicin domin dafa musu abinci. Firinji ya bud’e yana bud’ewa yaga tukunya a rufe, fud’e tukunyar yayi dan ganin menene?. Miyar kifice acikin tukunyar, wajan kwana miyar uku amma bata lallace ba sabida sanyin firinjin, ammi ce ta dafa miyar. Cirota yayi daga firinjin ya ajiye ta akan table d’in kicin d’in. Shinkafa ya dafa musu bayan ya gama ya d’imama miyar sanan ya zubawa haidar da faruq a flat d’iya, shi kuma ya zuba musu shida abdul. Bayan sun gama ci ya fara bud’e littafin da aka bawa su haidar a makaranta koh an basu home-work. Bayan ya gama yi musu home-work d’in shim abdul ya dakko littafin sa mashkhur ya tayashi home-work d’insa. Bayan sun gama mashkhur da abdul sukayi sallar magariba agida, bayan sun idar mashkhur ya kunna musu kallo suka farayi. Shi dae mashkhur kwata-kwata hankalinsa baya kan tv, kawai tinanin ammi yake, lokacin sallar i’sha ma mashkhur da abdul sukayi. Bayan sun idar mashkhur yayiwa su haidar wanka sanna ya canza musu kaya, ya kwantar dasu. Bayan sun kwanta shida abdul suma sukayi wanka, suna gamawa mashkhur ya fara kowaya abdul hadda. Bayan mashkhur ya gama kowayawa abdul hadda kuma ya tabbatar abdul d’in ya iya shima karatun Qur’ani ya farayi........... Kuyi haquri jiya ban yimuku typing... ba wlh bani da time ne kunsa muna celebrate ne ‘yan kano abba gida-gida yaci zab’e shiyasa.🎉🎉 Gamasu buqatar da nayi posting sun d’inga karantawa sae suyimin magan ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira. Free book ne kuma new book on 2023. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Page 37* Typing........... Bakomaii bane yasa hjy kaka mamaki ba sai raban da tayi waya da malam Ibrahim ko taje wajansa tun lokacin da aka kawo zahra gidan.......... Har wayar ta tsinke hajiya kaka bata d’auka ba sabida tsabar mamaki, sai da ta sake shugowa sannan ta samu ta d’aga tare da sallam. Bayan sun gama sallamar hjy fucewa tai daga part d’in tasamu qofar korudo ta zauna. Bayan sun gama gaisawa malam Ibrahim yake tambayar kwana biyu yajita shiru ko lafiya. Nan da nan hajiya kaka ta bashi labarin rashin lafiyar ammi shiyasama bata zuwa. Malam Ibrahim ya jajantawa hajiya kaka sosai sanan yake shawartatta akan tazo wajansa zuwa gobe ko jibi sai yafara gwada mata rubutu tasha ko ALLAH zai sa adace. Hajiya kaka tayi na’am da zancan malam Ibrahim kuma ta sheda mai insha ALLAH gobe zata shigo daga haka sukayi sallama hjy kaka ta kashe wayar. Washegari..... Mashkhur da su abdul duk sun tafi makaranta, momy kuwa tana 6an garanta rai a 6ace, bakomaii ne yasa ran momy 6acewaba face zuwa kadunar da dady ya hanata, kuma ba komaii zatai a kaduna ba face zuwa wajan boka dan ya kashe mata ammi. Yauma dady bazai futaba dan haka hajiya kaka ta shirya tsaf domin zuwa wajan malam Ibrahim. Driven ta ya d’auketa yakai ta har runfar malam Ibrahim. Bayan hajiya kaka sun gama gaisawa da malam Ibrahim ta fara koramai jawabi akan yadda cutar ammi take. Tana gama yimai bayani malam Ibrahim ya sheda mata cewa bakomaii ne yake damun ammi ba face SIHIRA da ASIRI. Hjy kaka tayi mamakin hakan sosai dan dama ta dad’e tana tunanin anya ba asiri akayiwa maryam ba. Maganar Malam Ibrahim ce ta dawo da hjy kaka daga tinanin da ta tafi, amma in sha ALLAH zan yimata rubuta sai ki fara bata muga abindda ALLAH zai yi. Jinjina kai hjy kaka tayi tare da cewa yanzu malam Ibrahim wa yayi mata asirin nan haka, girgiza kai malam Ibrahim yayi tare da cewa gaskiya hajiya fatima ni bazan sheda wandda yayi mata hakan ba kinsan dae ance zato zunubi ko? Hakane malam Ibrahim tom ALLAH yasa mu dace. Daga haka sukayi sallam sanan malam Ibrahim yace mata zuwa jibi ta dawo dan kar6o mata rubutu. Wunin ranar haka hajiya kaka tai ta saqe-saqe da warwara, dan tasan ko ba’a gayam mata ba momy ce tayiwa ammi asiri, dan tasan halima zata iya aikata komai, tun alokacin da tace zata raba abdul da ammi, kuma tasan sam ba d’ugwan imani a zuciyar halima (momy). Wunin ranar dai haka hajiya kaka taita saqa da warwara. Washegari dady bai futaba koma su abdul da mashkhur sun tafi tafiz dan haka hajiya kaka ta shiya tsaf domin zuwa wajan malam Ibrahim. Lokacin da taje malam ibrahim ya gama yuwa ammi rubutun, kuma yayiwa hjy kaka bayanin yadda zatai amfani da shi, bayan hajiya kaka tabawa malam Ibrahim sadaka ta dawo gida. Bayan ta dawo gida tayiwa dady bayani akan rubutun amma bata gayamai cewa asiri akayiwa ammi ba. Dady yajin dad’in hakan sosai dan shima yanzu ya gaji da maganin asibitin. Washe gari hjy kaka ta fara bawa ammi rubutun da addu’o’in da malam Ibrahim ya bata, dama rubutun na sati guda ne. Kullum hjy kaka sai ta bawa ammi rubutun yau kimanin kwana uku kenan kuma ana samu cigaba tindda gashi yanzu ammi tana d’an motsa ga6o6in jikinta. Kuma kowa yana farinci da hakan, badda momy wacce batasan abinddama akeyi ba, tana nan tana shirye-shryen zuwa wajan boka, sabida ta kashe ammi,, amma dady ya hanata zuwa kadunan. Shima dady yanzu ya fara zargi momy akan cutar ammi sabida yasan halinta, amma kuma sai ya kawar da zargin azuciyar sa sabida yasan bakyau zargi kuma ba lallene hakan ta kasance ba, amma sam bai gaya mata cewa ammi ta fara samun sauqi ba. Yau kimanin kwana uku da gama bawa ammi magani kenan, indda take d’akinta a kwance amma dai har yanzu bata fara tafiya da magana ba. Daga dady har su mashkhur da hajiya kaka suna zaune a falon ammi suna hiira. Suma su zahra da ilham suna gefan kaka suna wasa kamar yadda suka saba. Dady ne yake tambayar mashkhur in ya gama karatu yayi condy wace qasa yakeso ya fitar da shi domi ya cigaba da karatu. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ni dae gaskiya dady bana son natafi wata qasa karatu ni dae kawai ka barki a Nigeria na cigaba da karatuna. Murmushi dady yayi tare da cewa babana ai university d’in Nigeria yanzu ba’a wani karatu mai inganci kullum yajin aiki ake tafiya kuma naga kana da qoqari sosai in kasamu kaje kayi karatu acan zaka qara qoqari. Aaa ni dae dady nifa bana son na tafi bana ganiku nafison kullum na ringa ganin ammina da hjiy kaka da kuma ku, jinjina kai dady yayi a zuciyarsa yana tinanin taya zai shawo kan mashkhur yaje yayi karatun nan, dan yasan mashkhur da taurin kai. Dady tundda yaya mashkhur bazai jeba ni kawai ka kaini wacce qasa zaka kaini, abdul ne yake fad’in hakan. Murmushi jin dad’i dady yayi sabida yasan ko ba komai abdul nan gaba zai zamo yaro mae biyayya da jin maganar sa bakamar mashkhur ba. Tom abdul shikenan kaza6i wace qasa kakeso kaga kai sai katafi in kayi condry koh?. A dai-dai lokacin zahra ta riqe qafar mashkhur domin ta miqe tsaye, ai kuwa da qarfi mashkhur yasa qafa ya bige ta jikake qumm kamar dae yadda yayi mata a baya. Qararce ta janyo ankalin kowa a wajan abdul har zai bawa dady amsar tambayar yaji qarar wad’owar zahra. Kuka zahra ta farayi sosai sabida fad’uwar yau tafi ta baya, da sauri dady ya taso ya nufi indda zahra take ta kuka itama kakan tasowa tai rai a 6ace. Kai ashe baka da hankali ban saniba eyee ? dady ne ya fad’i hakan a tsawace itama hajiya kaka cewa tai mashkhur wanan wana kalar haukane haka? Abdul kuma cikin 6acin rai ya tsuguna ya d’auki zahra yana rarrashin ta, ji yake kamar ya daki yayan nasa amma bazai iya ba. Tom bari kaji Wallahi tallayi daga rana mae kamar tayau ka sake yiwa mamana haka Wallahi sai na 6ata maka, zaka sha mamaki Wallahi in badda zalinci da mugunta qaramar yarinya zaka kama ka tureta kai da QANWARKA?. Dasauri mashkhur ya d’ago daga sunkuyar da kan dayayi tare da cewa qanwata kuma dady? Mamaki ne ya bayyana a fuskar dady da hajiya kaka, ran dady ya gama 6aci sosai bai ta6a tinanin abin mashkhur ya kai hakaba. Sautin tafiyar ne yasa kowa juyawa domin suga waye yake futowa daga bedroom d’in. Ae ba wandda bai girgiza da ganin wandda take futowa ba 🙀 dan kowa mutuwar tsaye yayi, bakowa bace face AMMI ahankali take takawa kana ganinta kasan jikinta baiyi gwariba tafiyarma da qyar takeyi. Aguje faruq da hadar suka nufi ammin domi su rongumeta a hanzarce hjy kaka ta ruqosu tare da cewa ku bari mana karku yar da ita, jikinta ba qwari ai. Alhamdulilah ALLAH mungode ma cewa hjy kaka shikuwa dady sujjada yayi yana godewa ALLAH mashkhur da abdul suma Alhamdulilah kawai suke furtawa. Da sauri hajiya kaka ta qarasa indda ammi take tare da ruqota dan ta temaka mata. A hankula suka ringa takawa har suka qarasa wajan kujera, a hankali hjy kaka tazaunar da ammi. Tofa nanfa yara suka fara rige-rigen hawa kujerar da ammin take. Kowa sannu yakewa ammi itakuma tana amsa musu da yauwa. Hmmmm tsayawama gayawa mae karatu yau farincin da mutun gidannan suke ciki 6ata bakine sabida farin ciki ko abinci basuciba, batun zalincin da mashkhur yayiwa zahra ma an manta da zancan. 6angaran momy da tasamu labari kuwa baqin cikine yakusan kasheta dan sai da tayi suman tsaye, kuma mamaki take taya akai ammi ta samu sauqi kuma wayakarya mata asirin?. Oho babu mai bata amsa. Wunin ranar haka momy ta wuni cikin matsanancin baqin ciki. Ji take kamar taje ta shaqe ammi ta mutu. Dare yayi sosai kowa ya tafi makwancin sa, ammi tana tare da ilham da zahra da kuma hjy kaka sabida har yanzu jikinta bae gama qwari ba, dady kuwa yana part d’in momy da yake yau a part d’in ta yake, su mashkhur da abdul dasu faruq suna d’akin su. Faruq da haidar da abdul suna gado d’aya suna bacci, bakomai ne yasa abdul ya baro mashkhur a gadan su ba ya dawo kusa da su faruq bace abindda mashkhur yayiwa zahra yau bah, tindda yake bai ta6a tij haushin yayan nasaba ko yaqi kwana a kusa da shi sai yau daya ta6a masa zahran sa, dan abdul da bayasan mashkhur kuma baya jin tsoransa yau sai ya ramawa zahran sa, dan abdul kullum in zahra tana kuka sai ya tuna da abidda mamanta tace mai, akan ya kula da zahra qanwar sace. 6angaran mashkhur kuwa har wajan shabiyun dare ya kasa bacci, sabida baqin ciki, bakomai ne yake damun saba face 6acin rai fad’an da baqakyan maganganun da dady da hajiya kaka sukayi mai ba. Abun d’aya yake furtawa a zuciyarsa shine, ADALILINTA mahifina ya fara yimin fad’a ADALILINTA mahifina yayi fushi dani ADALILINTA kakata tafarayimin fad’a, ADALILINTA aka farayimin tsaya, ADALILINTA ma qanina Abdul wandda nafi so cikin qanne na ya gujeni haushin yakeji. Abindda mashkhur yake ta fad’a azuciyarsa kenan, wata mumunar tsana da kyamar zahra ce ta kama mashkhur, gawani mugun ciwan kai da yake damunsa. Aganin mashkhur yauce ranar da tafi dacewa yayi bacci mae dad’i, kuma ya dad’e yana fatan ranarnan tazo sai gashi tazo mai a baqin ciki duk adaililin zahra. Tundda ammi ta fara cuta mashkhur baya wani bacci mae dad’i kuma yayai al qawarin duk ranar da ammi ta samu lafiya zai yi bacci mae dad’i sai gashi adalilin zahra ya kasa. Ya salam abindda mashkhur ya frusta kenan tare da dafe kansa da yake mae ciwo, adaddafe ya miqe ya bud’e durowa ya 6alli maganin ciwan kai yasha, sannan ya koma ya kwanta, haka mashkhur yayi ta tunani kaka-kala zuciya cike da baqin ciki. Sai wajan ukun dare mashkhur ya samu yayi bacci. In kacire momy da mashkhur daran ranar kowa da farin ciki ya kwana, musamman ma dady, abdul da kuma hajiya kaka. Tom haka ammi tai ta jinya cikin kulawa da farin ciki da yaranta suka sata, ko quda basa bari ya ta6a ammin tasu musamman ma abdul kullum yana maqale da ammin bacci ne kawai yake rabasu. 6an garan momy kuwa kullum cikin baqin ciki take gashi dady ya hanata zuwa kaduna barema taje wajan bokan nasu. 6angaran mashkhur kuwa ya qara tsanar zahra ko hanya baya son su had’a. Hjy kaka kuwa ta koma wajan malam Ibrahim ta kar6owa ammi maganin tsari yadda ko asiri da sihiri akayi mata bazi sake kamata ba. To yau kimanin sati uku da samun sauqin ammi kenan, tasamu sauqi tayi garau abinta, amma sai dai haryanzu jikinta bai dawo ba, amma a hankula take qibar. Tom rayuwar gidan nan tacanza saka makwan samun lafiyar ammi, kowa cikin farin ciki yake yanzu ammi tana kula da yaranta da kuma mijin sosai, harma da hajiya kaka. Dan yanzu hajiya kaka ta samu hutu ammi ce takewa su zahra komai kuma a wajanta suke kwana. Yau wata biyu kenan da samun sauqin ammi, sukuma zahra da ilham shekarar su guda sunyi kyau sun qara qiba ga wayo musamman ma zahra dan kamar balarabiya haka take, har sun d’an fara tafiya. Dady ya yanke shawarar mayar da zahra gaban iyayan ta amma sai bayan sun dawo daga saudiya shida ammi da kuma hajiya kaka. Lokacin da labari ya iske momy za’a je saudiya ba ita ansha bala’i iri-iri a gidan nan, kuma tace wallahi sai antafi da ita. Shikuma dady yace bazai je da itaba sai wata shekarar sai dai ta zauna ta kula da su mashkhur. Tofa bala’i yaqici yaqi cinyewa, hakan ne yasa ammi tace ita ta haqura da zuwa makan atafi da momy wata shekarar taje ita takula da yaran harma dasu rukayya da rumaisan. Dafarko dady bai yadda da hakan ba sai da hjy kaka tasa baki sanna ya amince badan yason ransa ba. Tofa su dady sun fara shirye-shiryen tafiya saudiya dan yanzu bai fi saura sati d’aya ba. Momy kuwa ta kafe akan bazata barwa ammi ‘yayanta sae dai ta kai su kduna wajan mahaifiyarta. Masifar momy ta ishi dady dan haka zuba mata ido yayi kawai. Haka momy ta kama hanyar kaduna, ko da taje kadunar gidan qanwarta saratu ta kai rukee da ruma, duk da kuwa dady bai saniba dan da yasan nan zata kai su bazai bari ba sabida dady ya tsani saratu dan har yanzu baya bari saratu tazo mai gida. Tom yau su dady da hajiya kaka da kuma momy jirginsu ya d’aga zuwa saudiya. Ammi kuwa tana gida tana kula da yaranta............. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 Typing........ *page 36 Masha Allah, inayiwa masoyana barka da sallah da fatan anyi sallah lafiya.. tom Allah ya karbi ibadun mu. In masukaratun littafin ADALILINTA bazasu manta ba, mun dakata a indda ammi bata da lafiya kuma bata iya komai kullum a kwance take, komai yimata akeyi, abincima bata iyaci sai dai abinci mae ruwa shima sai dae abata ta hanci. Bakomai ne yasa ammi cutar nan ba face sihiri da sammu da momy tayimata. Sabida tanaso taga bayan ta, wato ta kasheta. 6argaran mashkhur kuwa ya fara zawa computer science, kuma yana mayar da hankali yana karatu. 6an garan su zahra kuwa in ba zaku manta ba sinyi wata takwas a duniya, sunyi wayo har sunfara ‘yunqurin miqewa, sunyi kyau musammanma zahra. 6an garan abdul kuwa kullum qara son zahra yake inyaje makaranta har alawa yake suyo musu ita da ilham. Yanzu kakace take kula dasu mashkhur dasu zahra harma da ammi............ Yauwa yanzu zamu dora. Haryanzu ammi tana kwance dan yanzu watanta biyar a kwance cutar taqici taqicinyewa. Yanzu kowa yafitar da rai da ammi dan kowa bata mutuwa yake. Alokacin ilham da zahra suna da wata goma a duniya, sunyi wayo sosai sun saba da hajiya kaka dan yanzu suna gane ‘yan uwansu. Zahra dai ta sabada kowa badda mashkhur da momy da rukee dakuma ruma, alokacin ma rumaisa ‘u ko yayeta ba’ayi ba. Mashkhur kuwa yanzu ya saba da makarantar computer science, kuma yana karatu sosai. 6angaran abudul kuwa shima yana mae da hankali sosai duk da dai bakai mashkhur qoqari a makaranta ba, sabida shi baya daukar ta d’aya a makaranta kamar yadda mashkhur yake d’auka sai dai ta uku ko ta hudu. Kuma kullum abdul qara son zahra yake. Suma su haidar da faruq suna zuwa makaranta kuma suna karatu. Rukee kuwa tana so taringa zuwa 6angaran ammi wajan ‘yan uwanta amma ina momy ta hanata zuwa, kullum haka take kulleta a part d’inta sai dai tai ta wasa da qanwarta ruma. Tom yanzu momy ta yanke shawarar komawa wajan boka domin ya kashe ammi, sabida momy ta lura da ammi ta gama shan wahalar duniya, kuma gashi duk da rashin lafiyar ammi dady bai dena kulata ba kullum qara sonta yake kuma baya k’yamarta kamar yadda momy tayi tunani. Yauta kassance ranar alhamis misalin qarfe shabiyu na rana. Su mashkhur duk sun tafi makaranta. hjy kuwa tana part d’in ta ita da su ilham da zahra, sakamakwan dady yana tare da ammi. Dama dady yana yawan zama da ammi dan ranar kwanan ta shi yake mata wanka da safe kuma shiyake kwana tare da ita, ranar kuma da zai kwana a part d’in momy hjy kaka ce take kula da ita. Ammi tana kwance tayi matashi da qafar dady idonta a lumshe, shikuma dady ya zubawa ammi ido yana kallan yadda ammi ta rame duk tacanza, dady ya rafka tagumi kamar yayi kuka, sai tinani yake kala-kala. Muryar momy ce dawo da dady daga tinanin da yatafi, itama ammi da idonta yake a rufe sai da ta bud’e idanunta sakamakwan tsawar da momy ta daka. Ai dama nasan kana tare da wanan matacciyar matar taka mara mamora, dan wlh maryam da ita da matacciya duk d’aya ne dan kwara matacciyarma za’a ita yimata addu’a, cikin tsawa momy take fad’ar hakan. Da sauri dady ya janye ammi daga jikinsa tare da miqewa tsaye, cikin bacin rai yace ashe halima baki da mutunci? Matata kike gayawa haka.? Ehhh nafad’a d’in ai gaskiya!!!! Jikake tassss tassss kyawawan marika dady ya zuba momy wandda yasata kasa qarasa maganar da takeyi. Cikin fishi tace ni kamara akan maryam? Afusace dady yace wlh halima kika qara fad’ar wata mumunar kalma akan matata sai na sakeki. Ae kuwa momy tanajin hakan ta fuce da sauri sabida tasan tsaf zai aikata. Tana fita dady ya juya yaqarasa wajan ammi, Abin mamaki hawaye ne kawai yake zuba a fuskar ammi. Abin yabawa dady mamaki sosai, bai tab’a tinanin ammi tanajin magana ba tun sandda ta fara cuta, tsugunawa yayi yafara share mata hawayan da tafin hannun sa, bayan ya gama share mata hawayan daukarta yayi yawuce da ita bedroom d’in ta. Suna shiga bedroom ya wuce da ita toilet , wanka yayi mata sannan ya futo da ita. Bayan ya futo da ita zama yayi ya shirya ta yasa mata kaya, sanan ya samata fulo a fuskar gado bayan ya samata fullon ya jinginar da ita a fuskar gado. Haryanzu ammi bata dena zubar da hawaye ba akan abindda momy tayi mata. Zama dady yayi yana fuskantar ammi. Hannunta ya ruqo yana fuskantar ta, yakasa cewa komai kawai murza hannun ammi yake, sai da sukayi wajan minti biyar ahaka kafin ya fara magana kamar haka!! Maryam dan ALLAH kidena kukan nan kinji, dama ita cuta zata iya zuwarwa bawa a duk sandda taso, kuma ke musulmace nasan kin yarda da qaddara mae kyau da mara kyau, Kuma duk bawan da kikaga ALLAH ya jarrabe shi da cuta, to ALLAH yanason shine sabida ita cuta kankaran zunubice, dan haka kiyi haquri da maganar da halima ta gaya miki kinji? Kirabu da ita ALLAH zai saka miki. Kuma ni a matsayina na mijinki yayanki d’an uwanki na jini kuma uban ‘yayanki bazan tab’a gudinkiba kona kyamace ki a duk halin da kika shiga. Nifa yanzu kullum qara sonki nake azuciyata jinki nake kamar wata sabuwar amarya, yafad’a yana murmushi tare da shafa kumatunta. Abin mamki itama ammin murmushi tai kamar yadda dady yayi, ajiyar zuciya dady ya sauke tare da furta Alhamdulilah. Matsawa yayi gab da ita tare da sai ta bakinsa dai-dai kunnanta yancewa yauwa my honey wlh ina qaunarki har cikin zuciya ta In bake bazanji dad’i rayuwata ba, kuma insha ALLAH nan bada jimawa ba zaki samu sauqi da lafiya, kinga sai mucigaba da soyayarmu koh? Nasan zakibani kulawa fiye da jariri koh? Hmmm kede kawai kibari ALLAH yabaki lpy dan kishirya natanadar miki soyayya iri-iri dan sai kin manta a duniya kike kokuwa, kawai dae ki shirya dan sauran ma ba’a fad’a sai dai kiganewa idanunuki. I love you ❤️ so much my life, ahankula ya qarsa fad’in hakan tare da zare bakin sa daga kunnan ammin, murmushi ammi take sosai dan har zuciyarta takejin kalaman mijin nata, shima dady yaji dad’in hakan sosai dan koba komai yasan yau yafarntawa matar sa rai. Ahankula ya kwantar da ita akan gado, bayan ya kwantar da ita ya sauka yaje ya rufe qofar d’akin Sanana ya dawo kan gadon shima ya kwanta suna fuskantar juna, sai murmushi suke sakarwa juna. Rungumota dady yayi sosai ajikinsa kamar wandda zai mayar da ita ciki, haka yay ta zuba mata kalamai mae dad’i har bacci yayi awan gaba da su....... Sai wajan qarfe uku dady ya farka daga bacci, yana farkawa ya zare jikinsa daga na ammi a hankula yadda bazai tasheta ba. 6an d’aki yashiga ya dauro alwala sanana yayi sallah. Bayan ya idar da sallah bud’e qofar d’akin yayi ya fuce. Yana futa babban falan ya tarar dasu abdul da faruq da haidar sun dawo daga school har hjy kaka ta cire musu kaya tazuba musu abinci sunaci. Dama shi mashkhur sai wajan qarfe hudu yake dawowa. 6an gare guda kuma zahra da ilham suna zaune suna wasa da teddy, gefe guda kuma hajiya kaka tana zaune tana jan carbi. Yana futowa abdul yace dady ina wuni? Lpy qalau my abdul ya school d’in? Alhamdulilah cewar abdul. Shima faruq dayaga abdul ya gaida da dady sai yace dady ina kwana? Dariya dady yayi tare da cewa lpy qalau babban qanina, amma ba ina kwana akecewa ba ina wuni ake cewa tindda yanzu rana tayi, sai da safe ake cewa ina wuni. Tom dady ina wuni? Yauwa babban qanina lpy qalau, dady kallansa yamayar kan haidar da yake tacin abinci cikin murmushi yace kai haidar bazaka gaishe dani ba, ehh dady saina gama cin abinci yayamu yace ba’a magana in anacin abinci. Jinina kae dady yayi tare da cewa hakane tom in kagama cin abinci sai kazo mu gaisa koh? Tom dady. Dady qarasawa wajan da hajiya kaka take yayi har qasa ya tsuguna ya gai da ita!! Hajiya kaka an wuni Lpy? Cikin sakin fuska tace lpy qalau ya maryam d’in? Tana nan nabarota a d’aki tana bacci, jinjina kai hjy kaka tayi tare da cewa tom ALLAH ya bata lafiya, Ameen hajiya. Yana gama fad’ar hakan ya miqe ya nufi indda su zahra suke wasa ita da ilham, yana qarasawa ya tsuguna agabansu yana kallansu fuska d’auke da murmushi. Zahra kuwa tana ganin dady ta fara dariyar su ta yara tare da miqa mai hannu alamin ya d’auke ta. Bamusu dady ya miqa hannu ya dauki zahra murna zahra take sosai sabida ta saba da dady sosai, kuka ilham ta tsala alamun itama dady ya d’auketa dama ilham ta cika kishi bata yadda dady ya d’auki zahra ita bai d’auketa ba. Dasauri dady ya sunkuya ya d’auki ilham da hannu d’aya ai kuwa sai tayi shuru. Zama yayi akan kujera d’ayan hanun riqe da zahra d’aya kum riqe da ilham. Agefansa ya ajiye ilham ita kuma zahra ya d’orata akan ciyarsa. Zahra kuwa sai kallan dady take tana washe masa baki, dady kuwa zuba mata ido yayi yana kallanta. Har ga ALLAH dady yana qaunar zahra har cikin ransa yake jinta, dan son da yake mata ji yake kamar ‘yarsa ta cikinsa,ga tausayinta da yakeji. In kuma ya tina an kusan mayar da ita gaban iyayan ta duk sai yaji ba dad’i dan yanzu su zahra sunyi wajan wata goma, kuma tana cika shekara zasu mayar da ita wajan iyayan ta, amma dady ya fara tinanin barin zahra har ammi ta samu sauqi sannan ya mayar da ita. Haka dai dady yay tayiwa zahra da ilham wasa har aka fara kiran sallara la’asar. Dashi da abdul da faruq da kuma haidar suka wuce massallaci. Bayan sun dawo suka tarar da mashkhur ya dawo daga makranta, harma ya cire kayansa yayi sallah da wanka yanacin abinci. Ilham kuwa rarrafawa ta farayi har ta qarasa wajan mashkhur d’in, itama zahra dataga haka sai ta fara rararfawa. Suna qarasawa yasa hannu ya d’auki ilham, bayan ya d’auketa yafara yimata wasa. Zahra kuwa tana ganin haka ta fara dafa mashkhur tana qoqarin miqewa, ai kuwa mashkhur yasa qarfi ya hankad’e ta ji kake qum ta fad’i qasa. Kuka ta farayi sabida taji zafin bad’uwar mai makwan ya rarrasheta sai ya qarasa qafa ya hankad’e ta tare da miqewa hannunsa d’auke da ilham ya shige bedroom d’insa ya barta a wajan tana kuka. Dama ba kowa a falon daga mashkhur sai faruq sai kuma zahra da ilham. Ahanzarce faruq ya qaraso indda zahra take kwance tana kuka tsugunawa yayi ya fara rarrashin ta, duk da bawani babba bane amma bai ji dad’i abindda yayan nasu yayiwa zahra ba. Ana cikin haka sai ga abdul nan ya shigo, da sauri ya qarasa indda suke ya d’auki zahra hankali a tashe ya fara rarrashinta, dan yasan tabbas zahra bata irin wanan kukan sai dai wani abun ne ya sameta. da sauri abdul ya kalli faruq tare da cewa faruq mai kayiwa zahra take kuka haka? Girgiza kai faruq yayi tare da cewa bani na yadda itaba, to waye yayar da ita inba kai ba? Zaro ido faruq yayi sabida yana tsoron yace yaya mashkhur ne, sabida yadda suke tsoron yayan nasu. Yadda abdul yaga faruq yana zazzaro ido sai yayi tinanin shi yazo d’aukar zahra a rashin sani yayar da ita. Faruq daga yau tindda baka iya d’aukarta kadena kaji, d’aga kai faruq yayi alamin Tom, daga haka abdul ya nufi bedroom d’in ammi hannu riqe da zahra. Yana shiga hjy kaka tana gama bawa ammi abinci ta robar hanci kamar yadda aka saba, qarasawa abdul yayi tare da cewa hjy kaka sannu da aiki? Yauwa abdul d’in zahra, ina ilham d’in ne? Nima bansani ba amma ina tinanin tana wajan yaya mashkhur, jinjina kai hjy kaka tayi tare da cewa to bari nabarka da maman taka koh nikuma naje nayi wanka, tom shikenan hjy kaka, daga haka hiy kaka ta fuce daga bedroom d’in ya rage daga ammi sai abdul da zahra. Qarasawa abdul yayai kusa da ammi ya ajiye zahra. Nan da nan zahra ta fara dariya tare da qoqarin hawa jikin ammin. Itama ammin murmushi ta fara tana so ta d’auki zahra amma ba hali, abdul yaji dad’i hakan sabida tundda ammi ta kwanta cuta bai tab’a ganin tayi murmushi ba sai yau. Dama zahra da ilham sun saba da ammi sabida yawanci ana kawosu kusa da ammi suyi wasa wataran ma tare suke bacci. Dai dai sai tin fuskarta abdul ya leqa tare da furta ALLAH ya baki lpy mamana, walli ina qaunarki ammi, kuma nayi rashinki sosai harma da rashin kulawarki, yaqarasa maganar tare da kwantar da kansa a kan ammin. Har zuciyar ammi taji dad’in maganar abdul duk da ba babba bane sosai kuma tana mamakin irin girman qaunar da abdul yake nuna mata fiye da komai a duniya. Dan abdul yana qaunar ammi fiye da iyayan da suka kawoshi duniya, dan shi har yanzu tattama yake akan ba ammice mahifiyarsa ba, sabida abdul sam baya qaunar ace momy ce mahifiyar sa. Haka ya kwanta a kusa da ammi dan baya son yabarta ita kadai a d’aki, zahra kuma har bacci mae bauyi ya kwasheta ajikin ammin. 6angaran mashkhur kuwa yana shiga d’aki ya kwanta sanan ya kwantar da ilham akan cikinsa. yanajin tsanar zahra tana qaruwa a zuciyar sa. Ita kuwa ilham sai yaqushinsa take a fuska, hannayan ta biyu ya riqe yana yimata wasa, ahaka bacci ya kwasheta kwantar da ita yayi a kusa da shi,, yatafi duniyar tinani shin wacece zahra? Shin tana da iyaye ko shegiya ce kamar yadda momy tace? Shin intana da iyaye mai yasa iyayan nata suka rabu da ita?. Haka dae mashkhur yay ta saqa da warwara har bacci yayi awan gaba dashi. Washe gari..... Yau ta kasance ranar juma’a,misalin qarfe biyar na yamma ,bayan su Mashkhur Sun dawo daga makaranta suna zazzaune a palour ,6angare guda Ammi ce kwance tare d mashkhur a gefen ta yana mata tausa ,Abdul kuma na Dayan gefen ammin yana yanke mata farce,a gefe guda Kuma faruq ne da Haidar suke cin abinci dama haka suke da ci,acan gefe kuma ilham da Zahra ne suke wasan su ,hajiya kaka kuma tana gefe tana karatun Qur’ani. Wayar kaka ce ta hau ruri,rufe Qur’anin hanun ta tayi a hanzarce ta nufi kan tebur din da wayar ke ta faman ruri,glass din wayar ta duba dan taga wane akan layi ,mamaki ne qarara a fuskarta ,dan ganin sunan da ya baiyana akan screen din waya, bakowa bane face malam Ibrahim. Bakomai ne yasa hajiya kaka mamki ba sai raban da tayi waya da malam ibrahim ko taje wajansa tun lokacin da aka kawo zahra gidan.............. Daga yau one page zan ringa posting amma na qara kuma yawan page d’in. Dafatan zakuyi hutun weekend lafiya. Sai kuma ALLAH ya kaimu ranar Monday. *gamasu buqatar littafin ADALILINTA har indda muka tsaya sai suyimin magana ta wanan number 08142246343. Free book ne kuma new book. Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 *Page 37* Typing........... Bakomaii bane yasa hjy kaka mamaki ba sai raban da tayi waya da malam Ibrahim ko taje wajansa tun lokacin da aka kawo zahra gidan.......... Har wayar ta tsinke hajiya kaka bata d’auka ba sabida tsabar mamaki, sai da ta sake shugowa sannan ta samu ta d’aga tare da sallam. Bayan sun gama sallamar hjy fucewa tai daga part d’in tasamu qofar korudo ta zauna. Bayan sun gama gaisawa malam Ibrahim yake tambayar kwana biyu yajita shiru ko lafiya. Nan da nan hajiya kaka ta bashi labarin rashin lafiyar ammi shiyasama bata zuwa. Malam Ibrahim ya jajantawa hajiya kaka sosai sanan yake shawartatta akan tazo wajansa zuwa gobe ko jibi sai yafara gwada mata rubutu tasha ko ALLAH zai sa adace. Hajiya kaka tayi na’am da zancan malam Ibrahim kuma ta sheda mai insha ALLAH gobe zata shigo daga haka sukayi sallama hjy kaka ta kashe wayar. Washegari..... Mashkhur da su abdul duk sun tafi makaranta, momy kuwa tana 6an garanta rai a 6ace, bakomaii ne yasa ran momy 6acewaba face zuwa kadunar da dady ya hanata, kuma ba komaii zatai a kaduna ba face zuwa wajan boka dan ya kashe mata ammi. Yauma dady bazai futaba dan haka hajiya kaka ta shirya tsaf domin zuwa wajan malam Ibrahim. Driven ta ya d’auketa yakai ta har runfar malam Ibrahim. Bayan hajiya kaka sun gama gaisawa da malam Ibrahim ta fara koramai jawabi akan yadda cutar ammi take. Tana gama yimai bayani malam Ibrahim ya sheda mata cewa bakomaii ne yake damun ammi ba face SIHIRA da ASIRI. Hjy kaka tayi mamakin hakan sosai dan dama ta dad’e tana tunanin anya ba asiri akayiwa maryam ba. Maganar Malam Ibrahim ce ta dawo da hjy kaka daga tinanin da ta tafi, amma in sha ALLAH zan yimata rubuta sai ki fara bata muga abindda ALLAH zai yi. Jinjina kai hjy kaka tayi tare da cewa yanzu malam Ibrahim wa yayi mata asirin nan haka, girgiza kai malam Ibrahim yayi tare da cewa gaskiya hajiya fatima ni bazan sheda wandda yayi mata hakan ba kinsan dae ance zato zunubi ko? Hakane malam Ibrahim tom ALLAH yasa mu dace. Daga haka sukayi sallam sanan malam Ibrahim yace mata zuwa jibi ta dawo dan kar6o mata rubutu. Wunin ranar haka hajiya kaka tai ta saqe-saqe da warwara, dan tasan ko ba’a gayam mata ba momy ce tayiwa ammi asiri, dan tasan halima zata iya aikata komai, tun alokacin da tace zata raba abdul da ammi, kuma tasan sam ba d’ugwan imani a zuciyar halima (momy). Wunin ranar dai haka hajiya kaka taita saqa da warwara. Washegari dady bai futaba koma su abdul da mashkhur sun tafi tafiz dan haka hajiya kaka ta shiya tsaf domin zuwa wajan malam Ibrahim. Lokacin da taje malam ibrahim ya gama yuwa ammi rubutun, kuma yayiwa hjy kaka bayanin yadda zatai amfani da shi, bayan hajiya kaka tabawa malam Ibrahim sadaka ta dawo gida. Bayan ta dawo gida tayiwa dady bayani akan rubutun amma bata gayamai cewa asiri akayiwa ammi ba. Dady yajin dad’in hakan sosai dan shima yanzu ya gaji da maganin asibitin. Washe gari hjy kaka ta fara bawa ammi rubutun da addu’o’in da malam Ibrahim ya bata, dama rubutun na sati guda ne. Kullum hjy kaka sai ta bawa ammi rubutun yau kimanin kwana uku kenan kuma ana samu cigaba tindda gashi yanzu ammi tana d’an motsa ga6o6in jikinta. Kuma kowa yana farinci da hakan, badda momy wacce batasan abinddama akeyi ba, tana nan tana shirye-shryen zuwa wajan boka, sabida ta kashe ammi,, amma dady ya hanata zuwa kadunan. Shima dady yanzu ya fara zargi momy akan cutar ammi sabida yasan halinta, amma kuma sai ya kawar da zargin azuciyar sa sabida yasan bakyau zargi kuma ba lallene hakan ta kasance ba, amma sam bai gaya mata cewa ammi ta fara samun sauqi ba. Yau kimanin kwana uku da gama bawa ammi magani kenan, indda take d’akinta a kwance amma dai har yanzu bata fara tafiya da magana ba. Daga dady har su mashkhur da hajiya kaka suna zaune a falon ammi suna hiira. Suma su zahra da ilham suna gefan kaka suna wasa kamar yadda suka saba. Dady ne yake tambayar mashkhur in ya gama karatu yayi condy wace qasa yakeso ya fitar da shi domi ya cigaba da karatu. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ni dae gaskiya dady bana son natafi wata qasa karatu ni dae kawai ka barki a Nigeria na cigaba da karatuna. Murmushi dady yayi tare da cewa babana ai university d’in Nigeria yanzu ba’a wani karatu mai inganci kullum yajin aiki ake tafiya kuma naga kana da qoqari sosai in kasamu kaje kayi karatu acan zaka qara qoqari. Aaa ni dae dady nifa bana son na tafi bana ganiku nafison kullum na ringa ganin ammina da hjiy kaka da kuma ku, jinjina kai dady yayi a zuciyarsa yana tinanin taya zai shawo kan mashkhur yaje yayi karatun nan, dan yasan mashkhur da taurin kai. Dady tundda yaya mashkhur bazai jeba ni kawai ka kaini wacce qasa zaka kaini, abdul ne yake fad’in hakan. Murmushi jin dad’i dady yayi sabida yasan ko ba komai abdul nan gaba zai zamo yaro mae biyayya da jin maganar sa bakamar mashkhur ba. Tom abdul shikenan kaza6i wace qasa kakeso kaga kai sai katafi in kayi condry koh?. A dai-dai lokacin zahra ta riqe qafar mashkhur domin ta miqe tsaye, ai kuwa da qarfi mashkhur yasa qafa ya bige ta jikake qumm kamar dae yadda yayi mata a baya. Qararce ta janyo ankalin kowa a wajan abdul har zai bawa dady amsar tambayar yaji qarar wad’owar zahra. Kuka zahra ta farayi sosai sabida fad’uwar yau tafi ta baya, da sauri dady ya taso ya nufi indda zahra take ta kuka itama kakan tasowa tai rai a 6ace. Kai ashe baka da hankali ban saniba eyee ? dady ne ya fad’i hakan a tsawace itama hajiya kaka cewa tai mashkhur wanan wana kalar haukane haka? Abdul kuma cikin 6acin rai ya tsuguna ya d’auki zahra yana rarrashin ta, ji yake kamar ya daki yayan nasa amma bazai iya ba. Tom bari kaji Wallahi tallayi daga rana mae kamar tayau ka sake yiwa mamana haka Wallahi sai na 6ata maka, zaka sha mamaki Wallahi in badda zalinci da mugunta qaramar yarinya zaka kama ka tureta kai da QANWARKA?. Dasauri mashkhur ya d’ago daga sunkuyar da kan dayayi tare da cewa qanwata kuma dady? Mamaki ne ya bayyana a fuskar dady da hajiya kaka, ran dady ya gama 6aci sosai bai ta6a tinanin abin mashkhur ya kai hakaba. Sautin tafiyar ne yasa kowa juyawa domin suga waye yake futowa daga bedroom d’in. Ae ba wandda bai girgiza da ganin wandda take futowa ba 🙀 dan kowa mutuwar tsaye yayi, bakowa bace face AMMI ahankali take takawa kana ganinta kasan jikinta baiyi gwariba tafiyarma da qyar takeyi. Aguje faruq da hadar suka nufi ammin domi su rongumeta a hanzarce hjy kaka ta ruqosu tare da cewa ku bari mana karku yar da ita, jikinta ba qwari ai. Alhamdulilah ALLAH mungode ma cewa hjy kaka shikuwa dady sujjada yayi yana godewa ALLAH mashkhur da abdul suma Alhamdulilah kawai suke furtawa. Da sauri hajiya kaka ta qarasa indda ammi take tare da ruqota dan ta temaka mata. A hankula suka ringa takawa har suka qarasa wajan kujera, a hankali hjy kaka tazaunar da ammi. Tofa nanfa yara suka fara rige-rigen hawa kujerar da ammin take. Kowa sannu yakewa ammi itakuma tana amsa musu da yauwa. Hmmmm tsayawama gayawa mae karatu yau farincin da mutun gidannan suke ciki 6ata bakine sabida farin ciki ko abinci basuciba, batun zalincin da mashkhur yayiwa zahra ma an manta da zancan. 6angaran momy da tasamu labari kuwa baqin cikine yakusan kasheta dan sai da tayi suman tsaye, kuma mamaki take taya akai ammi ta samu sauqi kuma wayakarya mata asirin?. Oho babu mai bata amsa. Wunin ranar haka momy ta wuni cikin matsanancin baqin ciki. Ji take kamar taje ta shaqe ammi ta mutu. Dare yayi sosai kowa ya tafi makwancin sa, ammi tana tare da ilham da zahra da kuma hjy kaka sabida har yanzu jikinta bae gama qwari ba, dady kuwa yana part d’in momy da yake yau a part d’in ta yake, su mashkhur da abdul dasu faruq suna d’akin su. Faruq da haidar da abdul suna gado d’aya suna bacci, bakomai ne yasa abdul ya baro mashkhur a gadan su ba ya dawo kusa da su faruq bace abindda mashkhur yayiwa zahra yau bah, tindda yake bai ta6a tij haushin yayan nasaba ko yaqi kwana a kusa da shi sai yau daya ta6a masa zahran sa, dan abdul da bayasan mashkhur kuma baya jin tsoransa yau sai ya ramawa zahran sa, dan abdul kullum in zahra tana kuka sai ya tuna da abidda mamanta tace mai, akan ya kula da zahra qanwar sace. 6angaran mashkhur kuwa har wajan shabiyun dare ya kasa bacci, sabida baqin ciki, bakomai ne yake damun saba face 6acin rai fad’an da baqakyan maganganun da dady da hajiya kaka sukayi mai ba. Abun d’aya yake furtawa a zuciyarsa shine, ADALILINTA mahifina ya fara yimin fad’a ADALILINTA mahifina yayi fushi dani ADALILINTA kakata tafarayimin fad’a, ADALILINTA aka farayimin tsaya, ADALILINTA ma qanina Abdul wandda nafi so cikin qanne na ya gujeni haushin yakeji. Abindda mashkhur yake ta fad’a azuciyarsa kenan, wata mumunar tsana da kyamar zahra ce ta kama mashkhur, gawani mugun ciwan kai da yake damunsa. Aganin mashkhur yauce ranar da tafi dacewa yayi bacci mae dad’i, kuma ya dad’e yana fatan ranarnan tazo sai gashi tazo mai a baqin ciki duk adaililin zahra. Tundda ammi ta fara cuta mashkhur baya wani bacci mae dad’i kuma yayai al qawarin duk ranar da ammi ta samu lafiya zai yi bacci mae dad’i sai gashi adalilin zahra ya kasa. Ya salam abindda mashkhur ya frusta kenan tare da dafe kansa da yake mae ciwo, adaddafe ya miqe ya bud’e durowa ya 6alli maganin ciwan kai yasha, sannan ya koma ya kwanta, haka mashkhur yayi ta tunani kaka-kala zuciya cike da baqin ciki. Sai wajan ukun dare mashkhur ya samu yayi bacci. In kacire momy da mashkhur daran ranar kowa da farin ciki ya kwana, musamman ma dady, abdul da kuma hajiya kaka. Tom haka ammi tai ta jinya cikin kulawa da farin ciki da yaranta suka sata, ko quda basa bari ya ta6a ammin tasu musamman ma abdul kullum yana maqale da ammin bacci ne kawai yake rabasu. 6an garan momy kuwa kullum cikin baqin ciki take gashi dady ya hanata zuwa kaduna barema taje wajan bokan nasu. 6angaran mashkhur kuwa ya qara tsanar zahra ko hanya baya son su had’a. Hjy kaka kuwa ta koma wajan malam Ibrahim ta kar6owa ammi maganin tsari yadda ko asiri da sihiri akayi mata bazi sake kamata ba. To yau kimanin sati uku da samun sauqin ammi kenan, tasamu sauqi tayi garau abinta, amma sai dai haryanzu jikinta bai dawo ba, amma a hankula take qibar. Tom rayuwar gidan nan tacanza saka makwan samun lafiyar ammi, kowa cikin farin ciki yake yanzu ammi tana kula da yaranta da kuma mijin sosai, harma da hajiya kaka. Dan yanzu hajiya kaka ta samu hutu ammi ce takewa su zahra komai kuma a wajanta suke kwana. Yau wata biyu kenan da samun sauqin ammi, sukuma zahra da ilham shekarar su guda sunyi kyau sun qara qiba ga wayo musamman ma zahra dan kamar balarabiya haka take, har sun d’an fara tafiya. Dady ya yanke shawarar mayar da zahra gaban iyayan ta amma sai bayan sun dawo daga saudiya shida ammi da kuma hajiya kaka. Lokacin da labari ya iske momy za’a je saudiya ba ita ansha bala’i iri-iri a gidan nan, kuma tace wallahi sai antafi da ita. Shikuma dady yace bazai je da itaba sai wata shekarar sai dai ta zauna ta kula da su mashkhur. Tofa bala’i yaqici yaqi cinyewa, hakan ne yasa ammi tace ita ta haqura da zuwa makan atafi da momy wata shekarar taje ita takula da yaran harma dasu rukayya da rumaisan. Dafarko dady bai yadda da hakan ba sai da hjy kaka tasa baki sanna ya amince badan yason ransa ba. Tofa su dady sun fara shirye-shiryen tafiya saudiya dan yanzu bai fi saura sati d’aya ba. Momy kuwa ta kafe akan bazata barwa ammi ‘yayanta sae dai ta kai su kduna wajan mahaifiyarta. Masifar momy ta ishi dady dan haka zuba mata ido yayi kawai. Haka momy ta kama hanyar kaduna, ko da taje kadunar gidan qanwarta saratu ta kai rukee da ruma, duk da kuwa dady bai saniba dan da yasan nan zata kai su bazai bari ba sabida dady ya tsani saratu dan har yanzu baya bari saratu tazo mai gida. Tom yau su dady da hajiya kaka da kuma momy jirginsu ya d’aga zuwa saudiya. Ammi kuwa tana gida tana kula da yaranta............. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA I BAYERO💜❤️💜 Typing.......... *page 38* Tom yau su dady da hajiya kaka da kuma momy jirgin su ya d’aga zuwa saudiya. Ammi kuwa tana gida tana kula da yaranta......... Tom yau kimanin sati biyu kenan da tafiyar su dady, ammi kuwa tana gida ita da yaranta hankali kwance, kullum mashkhur da su abdul suna zuwa makaranta, itakuma ammi tana zaune ita da ‘yan biyun ta wato zahra da ilham wandda yanzu har sun fara tafiya. Yauma mashkhur sun dawo daga makaranta ya baje littattafai yana assignment, yana cikin yin rubutu yaji fitsari, nan da nan ya tashi ya tafi d’akin sa domin yin fitsari. Zahra da ilham ne suka shigo falo riqe da hannun juna, sun samu falon ba kowa sai littattafan mashkhur abaje a wajan. Da sauri ilham ta nufi indda ya ajiye littafin da biro, tana zuwa ta d’auki biron ta fara jagwalgwalo a littafin da mashkhur yake assignment, bayan ta gama ta miqawa zahra littafin da biron alamin itama tayi jagwalgwalon, kar6a zahra tayi bata kai da rubutun ba mashkhur ya shigo yaga book d’in a hanunta. Ae kuwa zahra tana ganin mashkhur ya nufo su tai sauri ta yarda littafin da biron ta shige bayan ilham a tsorace, sabida zahra tana mugun tsoran mashkhur sabida zalincin da yake mata. Yana qarasowa ya janyo hannun tare da zafga mata mari har sau biyu, ae kuwa karaf akan idon ammi, ya kai hannu zai bige bakinta yaji wani gigitanccan saukar mari a kuncin sa. A razane ya jiyo domin ganin waye ya mareshi haka?. Yana juyowa yayi tozali da ammi rai a b’ace take kallan sa. Da sauri ya riqe kumatinsa tare da cewa ammi laifin mai nayi haka, kike dukana cikin mamaki yake maganar, wani wawan kallo ammi ta jefa mai tare da cewa wai mai sunan baba mai zahra tayima haka ne kake takurawa rayuwar ta, na lura kana zalintar Zahra to wlh ka cigaba da dukan yarinyar nan sai ka fuskanci 6acin rai na. Tana gama fad’in hakan mashkhur ya wuce dakin sa da sauri yabar ammi tsaye a wajan. Jinjina kai ammi tai a zuciyarta tana mamakin zalincin da mashkhur yake yiwa zahra, shida ko kallan banza baya yiwa sauran qannan nasa. Tsugunawa ammi tayi ta fara rarrashin zahra da ilham, dama haka zahra da ilham suke indai d’aya daga cikinsu ta fara kuka haka suke zama sita kuka kamar wasu ‘yan biyu. Haka ammi tai ta rarrashin su zahra har sukayi shiru. 6an garan mashkhur kuwa yana zuwa d’aki ya fad’a kan bed ya saki kuka mai cin rai. Tinda mashkhur ya mallaki hankalin kansa” ammi bata ta6a sa hannu ta dakesa ba sai yau kuma adalilin zahra, haka mashkhur yay ta kuka yana jin tsanar zahra tana qaruwa a zuciyar sa, kuma yana sake addu’ar ALLAH ya dawo da su dady lafiya a mayar da zahra gidan ubanta. Koma suwaye iyayan nata ohoo ALLAH yasa tana da iyayan ma?, haka dai mashkhur yay ta zancan zuci shi kad’ai a d’aki. Tom yau su dady sunyi sati uku ya rage saura sati d’aya su dawo. ammi kuwa kwalema take sosai a gidan, tama gama gyara part d’in ta. Yanzu part d’in hajiya kaka ne kawai ya rage dama momy ta kulle part d’inta kuma bata barwa ammi mukullun ba. Yau ya rage saura kwana uku su dady su dawo kuma yau ammi da abdul da kuma mashkhur suka shiga part d’in hjy kaka domin su gyara mata kuma su fitar da tarkace. falon hajiya kaka ammi ta fara gyarawa su kuma su abdul da mashkhur suka shiga bed room suka fara futo da abubuwa marasa amfani. Sai da mashkhur da abul suka futo da tarkace da takaddu da kuma sauran abubuwa marasa amfani botiki guda suka tara, ammi kuwa cewa tayi tinda da akwai fallan Qur’ani aci su futa waje su kai wa mae gadi ya qona. Haka mashkhur da abul suka tafi suka kai wa mai gadi harda ashanar da zai qona. Ba 6ata lokaci mai gadi ya qone takaddun da su mashkhur suka kawo masa..... Yau juma’a kuma yau ta kasance ranar da su dady zasu dawo daga saudiya. Ammi kuwa tayi girki kala-kala ta shirya tsaf tayi lalle tayi kitso, su mashkhur sun shirya tsaf sabida murna yau ko makaranta basuje ba. Suma su zahra da ilham an shiraya su ansa musu kaya kala d’aya in kagansu sai ka rantse irin yan biyun nan ne marasa kama duk da basa kama amma da yake fararene ba kowane yake kula da hakan ba. Tofa su dady sun sauka garin NIGERIA cikin qoshin lafiya, ammi dasu mashkhur dama sauran yaran gidan sunyi farin ciki sosai. shima dady yayi murna da ganin su ammin da sauran yaransa lafiya kuma yayi missing d’in su sosai mussaman ma matar sa ammi. 6an garan hajiya kaka itama tayi farin ciki sosai kuma ta siyowa jikikon ta tsaraba kala-kala musammanma zahra da mashkhur dan duk jikokinta tanaji dasu. Shima dady yasiyo muso tsaraba kala-kala musammanma matarsa ammi, momy kuwa ba’abindda tasiyiwa ‘yayan ammi ta dae suyowa d’anta abdul da kuma rukayya da rumaisa’u. Tofa su dady sun kwana cikin qoshin lafiya washe gari momy ta shirya tsaf ta nufi kaduna domin kaiwa saratu tsaraba da iyayanta daga nan kuma ta daukko su ruma. Lokacin da taje kafin ta dawo har wajan boka sukaje amma bayanan haka ta dawo rai ba dad’i. Tom yau su dady satin su biyu da dawowa daga saudiya, kuma yau dady ya tara matansa dama hajiya kaka domi su shawarta yadda za’a mayar da zahra gaban iyayan ta. Dady ne zauna akan kujera ammi tana gefansa na dama ita kuma hajiya kaka tana kujera a gefansu itama momy tana kan kujera a zaune, zahra tana kan cinyar hajiya kaka ita kuma ilham tana zaune a gefan qafar ammi tana wasa. Bakowa a gidan sai su kad’ai mashkhur da abdul da kuma faruq da haidar suna makaranta rukee da ruma suna part d’in momy suna bacci sabida mugunta sam momy bata barinsu su futo suyi wasa da ‘yan uwan su wai ammi kwace su zatai kamar yadda ta kwace abdul. Dady ne yayi gyaran murya tare da cewa abindda yasa muka taro anan bakomai bane face mu mayar da zahra gaban iyayanta. Kowa yayi shiru kwalla har ta taro a idon ammi sabida harga ALLAH tanajin zahra a zuciyar ta, dan jinta take kamar ‘yar data haifa a cikinta. Itama hajiya kaka bataji dad’i hakan ba, amma bayadda ta iya sabida itama tanaso ta mayar da amanar da aka bata, shima dady basan tafiyar zahra yake ba sabida harga ALLAH yana son zahra har zuciyarsa. Hajiya kaka ce ta katse shirun da cewa hakane amma yanzu abindda zai fi sauqi shine mu daukko takardar da mahaifiyarta ta bawa abdul ai akwai address d’in gidan a ciki kaga bazamu sha wahalar gano gidan ba. Kwari hakane zuwa gobe sai muje ni da ke hajiya da kuma maryam d’in, dady ya qarasa fad’i yana kallan ammi, share hawayan ammi tayi tare da cewa hakane yaya ammafa ni gaskiya banason rabuwa da zahra, wani dogwan tsaki momy taja wandda tundda aka fara maganar batace uffan fa, cewa tai ai kuwa maryam rabuwa da zahra ya zama dole tindda bake kika haifeta ba kuma nan ba gidan UBANTA bane. Tana kai qarshan maganar dady ya dakatar da ita !!! Dakata halima nifa banason rashin mutunci ke kullum bakinki baya furta al khairi, tundda hajiya da maryam ne suka raini zahra dole suji d’acin rabuwa da itama nima kai na ina qaunar zahra ke bama ni kadai ba har sauran yaran gidannan musammanma abdul da ilham dan nasan duk yaran gidan nan ba wandda ya shaqu da zahra sama da abdul da ilham. Hakane Abubakar dan nasan yaran gidan nan zasuyi maraicin zahra dan in aka cire mashkhur da abdul a yaran gidan nan bawandda yasan zahra ba ‘yar gidan nan bace dan su a tinanin suma ‘yan biyu ita da ilham, cewar hajiya kaka. Hakane hajiya amma bayadda muka iya yanzu kije ki daukko takaddar addres d’in gidan kafin gobe zansa a binciko min gidan nasu, bamusu hajiya kaka ta tashi tare da kwantar da zahra da take ta sharar bacci, sanan ta wuce part d’in ta dan d’akko takaddar. Momy kuwa a zuciyarta ta qullaci hajiya kaka amma tadau al washin sai taga bayan ta sabida tana shigar mata hanci da qudindine. Tawani fannin kuma tana farin ciki gobe za’a mayar da zahra gida sabida momy ta tsani zahra sosai dan ko kallata bataso tayi. Tofa kimanin minti talatin kenan su dady suna jiran hajiya kaka amma shiro. Ammi ce ta shawarci dady akan suje su duba ko lafiya sukaji hajiya kaka shiru, ba musu dady ya amince ita dai momy bata bisu ba tana zaune a falon ammi tana qarewa zahra harara, ita dai zahra batama san abindda take ba dan bacci takewa. Lokacin dasu ammi suka qarasa wajan hajiya kaka sun sameta duk ta futo da kayan wardrobe d’in ta duk tabi ta hargitsa bedroom D’in. Dady ne yace hajiya lafiya kika hargitsa d’akin ko bakiga takaddar bane?. Dagowa hajiya kaka tayi tare da cewa ehh wlh tun dazu nake neman takaddar ban gantaba, to hajiya ke a ina kika ajiye takaddar ne wai? Cewar ammi. Wlh maryam a cikin durowar mudubi na ajiye kuma ko kafin mutafi saudiya naganta. Da sauri ammi ta dafe qirji tare da cewa INNALILLAHI wa’inna’ilaihirraji’un da sauri dady da hajiya suka kalle har suna had’a baki wajan cewa maryam lafiya. Ajiyar zuciya ammi tai tare da cewa ai kuwa kafin ki dawo munyi kwalema a d’akin nan harma su mashkhur sun tara takaddu kuma sun kai mai gadi ya qona shine nake tinanin anya basu had’a da takddarnan ba aciki? Aaa baza mu yanke hukunci yanzuba wata qila sun ajiyeta a wani wajan bari su dawo daga makarnta sai a tambaye su, cewar dady. Jinjina kai hajiya kaka tayi tare da cewa gaskiyane to ALLAH ya dawo dasu lafiya, dukkan su suka had’a baki wurin cewa Ameen. Misalin wajan qarfe biyu abdul ya dawo daga makaranta, dama su faruq da haidar sun rigashi dawowa shikuma mashkhur sai qarfe hadu zai dawo. Bayan sunci abinci sun hutu suka wuce islamiyya. Mashkhur kuwa sai wajan qarfe hudu da wani abu ya dawo gida, ko da yadawo gida yaci abinci sanan yayi wanka ya kwanta bacci. Bayan dady ya dawo da magriba ya kirawo abdul da mashkhur, domin tambayar su tskaddar address d’in gidan su zahra. Dady, ammi, momy,hajiya kaka, mashkhur, abdul, duk sun hallara a falon. Ammi ce ta fara magana kamar haka!! Yauwa mashkhur dama su muke mu tambayeku, har suna hada baki wajan cewa to ammi munaji, yauwa dama tambayar ku zanyi lokacin da kuna gyarawa hajiya d’aki bakuga wata takadda a durowar mudubi ba????. Shiru sukayi ko wannan su ya tafi tunani, dady ne ya katse su ta hanyar cewa ko bakuganta bane?. Acin avellinese take? Dasauri hajiya kaka tace ehh aciki take. Ehh NAGANTA, cewar mashkhur, har suna had’a baki wajan cewa to tana ina? NAYAGATA kuma ANQONATA. INNALILLAHI mashkhur mai yasa kayi hakan shikenan ka cucemu! Momy ce mai fadar hakan cikin tashin hankali. Murya a sanyaye dady yace mai sunan baba meyasa ka yaga takaddar kuma ka kai aka qona? Dady wlh bansan takaddar tanada amfani ba kuma ban karanta kafin na yagaba. Falon ya dau shiru kowa jimami yake itakuwa momy sai fama zubawa mashkhur bala’i take. Mashkhur yayi mamakin fadan da yaga momy tanayi ita da batayi mai fada sam bata ganin laifin sa, a zuciyar mashkhur cewa yayi tab duk yadda akai takaddar nan tana da matuqar amfani. Maganar dady ce ta katse momy daga fad’an da take tayi, sanan ta dawo da kowa daga tinanin da yatafi. Haba halima mene na fad’a ko bakisan qadda ba eeye? ALLAH ne yasa hakan ta faru kuma duk abindda kikaga ya faru da sanin uban gida, ALLAH yayi ZAHRA bazamu mayar da ITA wajan IYAYANTABA. Ai ba momy ba har mashkhur sai da gabansa ya fad’i rass agigice ya d’ago yana kallan dady da yake cigaba da kora bayani. Shikuwa abdul yanajin hakan wani farin cike ne ya lulub’e shi tare da furta ALHAMDULILAH, a cikin zuciyar sa. Yanzu abindda za’a yi tundda mun rasa takaddar addres d’in gidan su zahra, zahra zata cigaba da zama damu har muga abindda ALLAH zai’yi daman zahra ta saba damu muma mun saba da ita kamar ‘yar gidan nan muka d’auketa, kuma nima ina qaunar zahra inason ta kamar ‘yar da na haifa acikina. Dady nima walli inason ta dan ALLAH karku mayar da ita, cewar abdul, ai yana qaras fad’ar hakan yaji wani gigitaccan mari a kumatun sa. Bakowa bane ya mari abdul face momy, sai wani huci take kamar zaki!! Ashe abdul baka da hankali taya yarinyar da bamusan asalin taba zamu cigaba da zama da ita, wai har wani cewa kake kana son ta koh? Wlh abdul baka gaji halina ba, in banda hauka mai za’a yi da ‘yar sadaka, yarinyar da uwarta tai sadaka da ita a bakin titi. Ke maryam wai sabida me ke baki da mutunci ne eyee? Tom wlh bari kiji zahra sai ta zauna a gidan nan, ba indda zata, hajiya kakace ta fad’i hakan cikin fad’a, kuma da kike maganar abdul bai kwashi halinki ba ai sai ki godewa ALLAH da bai kwaso mugun halinki ba dan ke baki da wani hali mae kyau sai baqin hali da mugunta, hajiya kaka ta qarasa maganar tana watsawa momy harara. Shiru momy tayi tana mae qarewa hajiya kaka zagi a zuciyar ta. Ammi kuwa cewa tai dan ALLAH hajiya kiyi haquri ki dena fad’a nan, tundda ba halima ce take ruqe zahra ba ae shikenan kuma ni zan cigaba da rainon zahra insha ALLAH kuma ina qaunar zahra kamar yadda nake son ilham. Mashkhur dai yayi shiru yanajin abindda yake faruwa dan bai yadda da gaske wannan abun yake faruwa ba yafi tunanin a mafarki ne, ladamace ta kamashi da Kuma dana sani akan takaddar da ya yaga kuma yakai aka qona. Dady ne ya qatse kuwa da cewa! Shikenan komai ya wuce, kuma ke halima mene na tayar da hankalinki tinda bake zaki riqe zahra ba, kuma daga yau sai yau kar na sakeji kin aibata zahra ko kin muzan tata dan itama ‘yace agidan nan. Bayan haka inaso na gargad’e akan abu d’aya, banaso kuwa ya sake cewa zahra ba ‘yar gidan nan bace. Kai babana wato mashkhur da abdul nasan duk yaran gidan nan ba wani mai wayo sai ku, dan faruq da haidar basusan komai akan zahra ba barema rukayya da rumaisa’u Dan haka kar naji maganar nan tafito duk wandda ya sake ya tayar da maganar nan har yaran gidan nan suka san zahra ba ‘yar gidan nan bace to Wallahi sai ransa ya 6aci, bama iya kuba harda ke halima(momy) dan nasan zaki aikata, 6angaran maryam da hajiya kuwa bani da haufi hakan su dan nasan zasu iya yin shiru da bakin su. Kunjini koh? Insah ALLAH dady zamu kiyaye cewar abdul. Momy da mashkhur kuwa shiru sukayi kamar ba dasu ake ba. Mai sunan baba bakaji abindda nace bane? Cewar dady” asanyaye mashkhur yace naji dady kuma in sha ALLAH zan kiyaye. Ok ku tashi ku tafi, ba musu mashkhur da abdul suka tashi su ka shige ciki. 6angaran momy kuwa sai da dady yace wai halim bakiji abindda nace bane?. Yamutsa fuska tayi tare da cewa naji ALLAH yasa mukiyaye daga haka tatashi ta fuce daga d’akin ko sallama batayi musuba. Tofa mashkhur yau ya shiga matsanancin halin da bai ta6a shigaba” kuma duk ba akan komai bane face zaman zahra gidan” mashkhur yayi ladamar yaga takaddar nan dan dayasan addres d’in gidan su zahra ne a ciki da bai yagaba kuma har an qona. Daran ranar dai mashkhur ko banci kirki bai ba sabida tsabar takaici da baqin ciki ga tsanar zahra ta sake nunkuwa a zuciyar sa. 6angaran abdul kuwa hmmm masu karatu ko ban sheda muku irin farin cikin da abdul yake cikiba zaku sheda, dan tundda aka haifi abdul bai ta6a farin cikiba irin yau ba ” dan ko marin da mahifiyar sa momy taimai yama manta sabida tsabar murna, yanzu shikenan zahrata bazata tafi ba zamu cigaba da zama tare da ita” abundda abdul yake ta fad’a kenan............. -maman xuhra -nafisat -twins -ummu abdul Ina yimuku godiya da fatan alkhairi, kuma inajin dad’i qarfafamin guiwair da kuke Allah yabar zumunci” muna tare in sha Allah..... *Game buqatar littafin ADALILINTA har indda muka tsaya sai yayimin magana ta wannan number 08142246343 WhtsApp kawai bandda kira.FREE book ne bana kud’i ba. Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 Typing.......... *page 39* Yanzu shikenan zahrata bazata tafi ba zamu cigaba da zama tare da ita” abunda abdul yake ta fad’a kenan. 6angaran momy hmmm tashiga baqin ciki sosai dan kuwa!! ba qaramar tsana tayiwa zahra ba. dama dangin momy basu qaji arziki ba, ‘yan gudin hijira ne sam basaso a ra6e su ko a qaru dasu basu gaji mutunci ba, shiyasama momy ta tsani zahra. 6angaran ammi kuwa tayi farin ciki sosai sabida itama bataso ta rabu da zahra dan ta d’auke ta kamar ‘yar ta. Hajiya kakama taji dad’i hakan dan ba qaramin so takewa zahra ba, amma tana baqin ciki rashin mayarwa da mahifiyar zahra amanar da ta bata, amma ba yadda ta iya haka ALLAH ya tsara. A ‘yan kwanakin nan mashkhur sam yana cikin damuwa dan sam baya qaunar zahra, yanzu mashkhur baya iya zama a part d’in ammi duk sabida zahra, sai dai ya tafi part d’in momy. Haka momy zatai ta ziga shi akan zahra, dama gashi mashkhur yana jin maganar momy fiye da kowa a duniya. Abdul kuwa bayajin dad’i tsanar da yayan sa mashkhur yake nunawa zahra amma ba yadda ya iya..... Bayan shekara biyar. Bayan shekara biyar, Abubuwa da dama sun faru daka ciki kuwa harda fara zuwan makarantar Zahar da ilham da rukee da kuma ruma. Yanzu suna nursery 3, sun kusan shiga primary 1, duk sunyi wayo sosai. Zahra bata da surutu sosai salient ce, ilham kuwa hmm harma tafi zahra baki surutu ne da ita sosai. Su rukee da ruma suna san wasa da ‘yar uwansu wato zahra da ilham amma sam momy bata barinsu, har yau bata dae na kulle su a part d’in ta ba. Sai za’a kai su makaranta ko a makaranta sannan suke samu su kula juna, rukee da ruma suna qaunar su zahra sosai amma kullum burin momy ta rabasu. Yanzu zahra tsoran mashkhur take sosai dan ko hanya bata bari su had’a, in kuwa suka had’a hanya dukane yake rabasu dan mashkhur kullum cikin zalintar zahra yake, amma mashkhur ya iya takunsa sam baya dukan zahra a gaban kowa, sai yaga daga ita sai shi. Zahra kuwa sam bata iya gayawa kowa sabida tana tsoran mashkhur kuma gata da haquri, sai dae ta zauna tasha kukan ta ita kadai. Kuma Abinda yake qara qonawa mashkhur rai game da zahra shine irin mugun son da dady da kuma hajiya kaka suke nuna mata. A da mashkhur yana ganin shi akafi so a cikin gidan amma sai gashi ADALILINTA an dae na nunamai kulawa sosai, sabida haka mashkhur yake yawan dukan zahra kuma yake qara tsanar zahra. 6an gare guda kuwa wata muguwar sahaquwa ce ta shaga tsakanin zahra da abdul, dan har yanzu abdul yana qaunar zahra kuma bai ta6a d’aga hannu ya daketa ba. Gashi kuma duk abinda zahra take so abdul yana mata yana matuqar qaunar ta har ciki ransa, itama zahra tana son yaya abdul d’in ta sosai. A bangaren momy kuwa tana nan da mugun halinta ba abinda ya chanza sema abinda ya qaru ,dan yanxu babban burinta shine taga bayan hajiya kaka ,kullum qafarta tana hanyar gidan bokaye duk dan taga bayan hjy kaka amma abin yaci tura sabida hajiya kaka bata wasa da addu’oi kuma ga dafa’i a jikinta.Ba komaine yasa momy take son ganin bayan hjy kaka ba face yadda take shigar mata hanci da qudundine,dan yanxu hjy kaka sam bata daga mata qafa tai abinda ranta take so a cikin gidan nan kulamin a cikin tsawatar mata take . To haka rayuwa tai ta juyawa, dan yanxu mashkhur ma yayi candy 👨‍🎓yana da shekara 17 kenan,shiyasa yake zaune a gida ba indda yake xuwa, ze huta ne a gida na taawan shekara guda fakin takaddun sa su kama futowa .Hakan kuwa yayi matukar taka rawa wajen qara bawa mashkur damar kuntatawa Zahra dan yanzu ko sunan mashkhur aka kira se gaban zara ya fadi, kai yanxu takai ta kawo duk mutan gidan sun fahimci rashin jituwar da ke tsanin zahra da mashkhur kuma hakan ba qaramin mamaki yake basu ba musamman ma su Haidar kullum suna tunanin dalilin da yasa yaya mashkhur yake takurawa zahra ,alhalin kuma su ba haka yake musu ba. Babban abinci mamakin ma shine su dai asun san zahra da ilham yan biyu ne amma sabida me yake kyarar Zahra amma ita ilham ko kallon banxa baya yi mata oho🤷🏻‍♀️ Sannan kuwa kowa ya sheda soyayyar da take tsakanin Abdul da Zahra dan sometimes ma su faruq suna tsoran taba zahra a gabansa in tai musu laifi,dan ko kollon banxa baya bari qannen nasa suyi mata. Bayan shekara guda. Yanzu mashkhur ya takaddun makaramtar sa duk sun futo ya gama hutun gida, dady ya yanke shawarar zai kai shi makarantar share fagen jami’a duk da kuwa mashkhur yana da qoqarin da zai shiga jami’a, abindda yasa dady ya sashi a makaranta share fagen jami’a shine yanaso kafin ya gama ya canzawa mashkhur ra’ayi, ya amince a fitar da shi waje domin yayi karatu mai inganci, shekara biyu zai yi a makaranta share fagen jami’a kafin nan ya cika 20 years, sai ya fara zuwa jami’a. Yanzu mashkhur shekararshi 18, in ka kalle sa sai ka qara sabida yazama kyakyawan matashi mai nutsuwa, hankali, tinani, ilimi, uwa uba ga kyau. Mashkhur kyakyawane sosai dan duk wandda ya kalle shi sai ya qara, kana ganinsa kaga cikakyan kyakyawan bahaushe. Mashkhur yana da tsayi ma dai dai ci bashi da wani jiki amma fa ba siriri bane a taqaice dai zamu kira shi da ma dai-dai ci, yana da hanci sosai ga manyan idanuwa, sanan yana da gashin gira dana ido, kuma yana da dimple bugu da qari ga tsagun haqora wato (wushirya). Farine amma ba tass ba, dan bashi da haske kamar su abdul. Kana ganin mashkhur zaka sheda ammi ce ta haifeshi sabida tsananin kamar da suke. Yanzu mashkhur ya fara zuwa makarantar share fagen jami’a kuma yana karatu sosai. Shima Abdul kyakyawan sosai, yana da hanci amma shi ancin sa siririne kuma yana da ido amma bai kai mashkhur ba, sanan yana da dimple, gashi fari ne tass, ga sumar kansa a kwance lif, abinka da d’an filani, kuma bashi da jiki zaka iya kiransa da siriri amma fa ba siriri bane sosai, abdul kamarsu d’aya da dady. Wasuma in sukaga abdul sai su rantse d’an ammi ne sabida tsananin kamar da suke da haidar da kuma faruq. Zahar kuwa kyakyawace sosai dan in ka ganta sai ka rantse balarabiya ce, idonunta ma dai-dai ta hancintama ma dai-dai cine, gata da saje kuma ga gashi har baya zahra farace qall dan har wani ja take, kuma zahra tana da diri sosai dan sam bata ciki jerin sirara, ma dai-dai ciyace. Ilhma kuma ruwa biyo ce tana kama da mashkhur sanan tana kama dasu abdul. Rukee kamar ta d’aya da maman ta wato momy, ita kuma ruma ruwa biyu ce itama tana kama da momy kuma tana kama da dady. Wannan kenan. Zahra tana qoqari sosai a makaranta dan tana d’au kar ta d’aya ko ta biyu, in tayi rashin qoqari shenema take d’aukar ta hudu, zahra tana da qoqari. Ilham kuwa tana d’aukar ta hudu ko ta biyar, duk suna da qoqari ba laifi. Yanzu zahra tana samun sakewa a gidan sabida mashkhur baya nan wataran ma sai magriba yake dawowa. Hajiya kaka tana tsananin son zahra dan haka zahra take shagwabar ta iya son ranta, dan yanzu zahra ma ta koma wajan hajiya kaka da kwana, kullum tana maqale da ita. Itama ilham ba yadda ta iya haka zabiyo zahra sabida sam sun saba da junansu kamar wasu ‘yan biyo, in kuwa d’aya daga cikin su bata da lafiya tare suke jinya. Tom haka rayuwa tai ta juyawa kuma lokuta suna shud’ewa. Bayan shekara biyu. Alokacin mashkhur ya gama makaranta share fagen jami’a, yanzu mashkhur shekararsa 20 years, a duniya ya zama saurayi. Abdul kuwa yana da shekara 17 years, dan shima yanzu yayi condy. Faruq yana da shekara 13 years, haidar kuma yana da shekara 12years, zahra da ilham suna da shekara 10 a duniya, rukee kuma 11 years, ruma kuma tana da shekara 9 years da wata bakwai, takusan ta cika shekar goma, dama su zahra wata biyar suka bawa ruma. Tofa a lokacin ne ammi ta haifo santalelen yaron ta namiji kyakyawa, tubarakallah mashkhur ALLAH. Yarofa kamarsu d’aya da mashkhur, dan haka yau fa yaro ya shiga lis d’in kyawawan gidan, dama yaran gidan sun chanfa kyawawan gidan, mashkhur,abdul zahra, sune sukafi kowa kyau, inji iyalan ALHAJI ABUBAKAR . Haka zasu zauna suna ta za6ar wandda yafi wani kyau a cikin su ukun nan mashkhur, abdul, zahra. To ranar suna yaro yaci sunan sa Abdullahi kuma ana yimai kara da ameer . Ansha suna anci ansha har da masu guziri, yaran gidan kuwa sai farin ciki suke han haifa musu baby......... Dan ALLAH kuyi haquri da wanan shima da kyar na rubuta dan banjin dad’i ina roqan addu’ar ku🙏🏼, kuma inayi muku fatan alkhairi.... Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 Typing..... *page 40* To ranar suna yaro yaci sunan sa Abdullahi kuma ana yimai kara da ameer. Ansha suna, anci ansha harma da masu guziri, yaran gida kuwa sai farin ciki suke an haifa musu baby........... Bayan suna da sati d’aya dady ya samu mashkhur da maganar cigaba da karatun sa. Dady ba yadda bae yi da mashkhur akan ya fita waje ya cigaba da karatu ba amma sam mashkhur yaqi” ba yadda dady ya iya haka ya haqura. Mashkhur yaro ne mae taurin kai sam in baya son abu tofa bazai so shi ba komai kyan abun kuwa. Sam mashkhur baya ra’ayin fita wata qasar karatu, yafiso kullum ya ringa ganin ammin sa da ‘yan uwansa sabida yana qaunar ammi sosai. Momy ma sosai take ziga mashkhur akan karya amince da fita wajan, dama mashkhur bashi da ra’ayin haka sannan ga kuma zigar momy, hmm kunsan dae yadda mashkhur yake jin maganar momy fiye da kowa a duniya. Bakomai ne yasa momy take ziga mashkhur akan karya fita waje karatu ba illah sam bataso d’an ammi yafi nata kuma in masu karatu bazaku manta ba momy tana da qudirin daukar fansa akan mashkhur kuma duk ba’a kan komai momy take son daukar fansa ba face, yadda ammi ta kwace mata abdul. Dan yanzu abdul yafi son ammi akan momy, momy kuwa tana baqin ciki da hakan, gashi har yanzu bata qara samun wani namijin ba, kulluma tana tinanin shikenan yanzu ammi ta had’a maza har hudu kuma gashi ta had’a mata da abdul sun cika har su biyar. Hakan ba qaramin qonawa momy rai yake ba, shiyasama bata bari su rukee su ringa zuwa wajan ammi sosai, amma yanzu abin yayi sauqi tundda su ruma suna shiga part din ammi su zauna. Shima ba’a son ranta bane sabida dady yayi mata fada sosai yace tanaso ta raba mai kan ‘yaya. Amma duk da haka sai da momy ta raba su rukee da zahra dan ko kallan arziki basa mata, gwarama ruma wataran in ta faki idon rukee da momy tana yiwa zahra magana. Zahra tana mamakin hakan sosai sabida taga rukee tana kula ilham amma ita ko kallanta batayi, inma banda hantara da zagi, ba abindda take mata. Suma su rukee suna mamakin dalilin da yasa momy take hana su kula zahra ita kadai a gidan, kuma bayan sun san ammi ce ta haife ta. Sometimes rukee da ruma suna tambayar momy mai yasa take cewa karsu kula zahra, ita kadai? Ko da akwai wani laifin da zahra tayi mata ne? Haka momy zatai tai musu Kama-kame. Momy tana so ta gayawa su rukee gaskiyar zance amma ta kasa sabida tasan in ta gaya musu zancan zai iya komawa kunnan dady, kuma tasan yadda dady yake qaunar zahra yana jin maganar nan sai ya saketa, kuma gashi momy ta saba da zaman hutu da kud’i dan ba qaramin dad’i da hutu take samu a gidan dady ba. Tom yanzu mashkhur ya fara zuwa B U K bayero university kano, ya mayar da hankali sosai yana karatu. Yanzu dady ya gina tanfatsetsan gida, gida na al farma dan ko kayan gina gidan ma daka waje aka shigo da su. Sabida yanzu dady ya zama attajirin mai kud’i, dan yanzu kana cewa ALHAJI ABUBAKAR DALA, a garin kano ko kaduna an san shi, bama iya kano da kaduna ba harma da sauran state da dama. Tom yau iyalan alhaji abubakr sun tare a katafaran gidan su, hmm aljannar duniya kenan ae koni amina bayero danaga gidan nan sai da na dalalar da yawu, sabida tsabar tsaruwa. Hmmm kud’i fa yayi kuka da idan sa, kai iya kacin unguwarma sai wandda ya isa da ‘yayan wance da wane ne suke zaune a unguwar. Part d’in ammi da ban na momy ma daban na hjy kaka da ban na dady ma daban kai harma su mashkhur wato mazan gidan an ware musu part d’in su, kuma ko wane part da bene a ciki. Su zahra ma an ware musu d’akida da bedroom a part d’in hjy kaka. Zahra da ilham da kuma rukee da ruma dady yace su koma part d’in hajiya kaka su zauna a d’akin su, amma sam momy tace itafa ‘yayan ta bazasuba suan tare da ita, sabida gudin rigima dady ya rabu da ita. zahra da ilham kuwa suka koma d’akin su, kullum hajiya kaka tana numa musu kulawa da qauna. 6angaran jariri ammi kuwa ya fara wayo da giram, zahra kuwa tana qaunar ameer sosai da sosai, kamar ita ammi ta haifawa, kullum in zahra tana gida kuwa tana maqale da ameer. Zahra tana samun kulawa sosai a agidan nan, dan har yanzu zahra batasan ita ba ‘yar gidan bace! Amma abindda yake damun zahra shine tsanar da mashkhur yake nuna mata da yawan kyara da kuma duka, sanna ga gabar da rukee da ruma sukeyi da ita alhalin tasan ba abindda tayi musu....... Bayan shekara uku.... Abubuwa da yawa sun faru da marasa dad’i da masu dad’i. Yanzu ameer shekararshi uku, yaro yayi wayo ya girma, yayi kyau abinsa yayi 6ul-6ul. Ameer ya saba da zahra sosai sabida itace uwar rainon sa, yanzu duk yaran gidan nan ameer yafi shaquwa da zahra, yana matuqar qaunar zahra itama zahra tana son ameer. Yanzu sabida tsabar sabon da ameer yayi da zahra a kusa da ita yake kwana, yanzu ko makaranta zahra ta tafi kuka yake tayi, hakan ne yasa akasa ameer shima a makarantar su zahra. Ko yaje makarantar ma kuka yake har sai an kowo shi ajin su ilham wajan zahra. 6angaran mashkhur kuwa yana qoqari sosai, shi yake daukar first class a ajin su kuma gashi course d’in computer da maths yake karanta. Yanzu ma yana lavel 3 saura shekara d’aya ya fita daga b u k d’in, uhuuum koni amina bayero na jinjinawa qoqari irin na mashkhur ✊🏼 Tom yanzu mashkhur yana gida a zaune kullum yana cikin karatu sakamakwan hoton da aka basu. Yau ranar wata asabar ce ranar da zahra bazata ta6a MANTAWA da ita a RAYUWARTA ba, ranar da mashkhur bazai taba MANTAWA da itaba a RAYUWARSA ba. Kai bama iya zahra da mashkhur ba hatta sauran mutan gidan bazasu manta da ranar nan ba. Tom masu karatun littafin ADALILINTA nasan zaku so jin mai ya faru a wannan ranar asabar d’in, tom ku biyoni domin kuji mai ya faru. Faruq, haidar zahra, ilham, rukee ruma duk sun tafi makarantar tafiz, dady, ammi, hajiya kaka, momy harma da ameer auta sun tafi gaisuwar mutuwar kawun hajiya kaka a kaduna tun da safe. Abdul kuwa yana bayan layin su suna ball shida abokan sa da sauran ‘yan layi. Mashkhur kuwa yana gida shi ka dai yana karatun da ya saba. Aalokacin mashkhur shekarar sa 23 years zahra kuma tana ‘yar shekara 13 yers Alokacin zahra tana j.s 2. Zahra tunda safe da sukaje makaranta takejin ckinta da mararta yana mata ciwo tundda sukaje ta kasacin komai. misalin qarfe hudu da rabi 4:30 pm aka taso da su zahra daga makaranta, alokacin ma zahra ta gama jigata sabida tsabar azabar ciwo, ana tashi rukee taja ruma sukayi gaba, ruma taso ta tsaya su tawo da zahra tindda bata da lafiya amma rukee tace wlh in dai ta tsaya sai ta gayawa momy, hakan ne yasa ruma ta haqura. Haka zahra ta riqe ilham suka cigaba da tafiya a hankula, da yake makaranta bata da nisa da gida. Mashkhur kuwa yana gida ya futo daga part d’in su ya dawo part d’in ammi, ya zaune a kujera yana danna laptop d’in sa, yana cikin danna laptop d’insa yaga battery yayi low hakan ne yasa yasa a charger sanna ya dorata akan hanun kujera. bayan ya jona laptop din a charger kicin ya nufa domin zubo abinci yaci. Shigar mashkhur ke da wuya su zahra suka shigo, ilham riqe da zahra, zahra kuwa sai nishi take sabida ta jigata. Ilham ce tace zahra zauna anan bari naje firic na daukko miki ruwa, kisha d’aga kai zahra tayi alamun Tom. Da kyar zahra ta samu ta iya cire hijab d’in ta, ta nufi kujera ko gabanta bata gani. Tana isa wajan kujerar cikin rashin sani ta zauna a hannun kujera 😲wato akan LAPTOP d’in MASHKHUR😱. Zahra ji tai kamar ta zauna akan abun a hanzarce ta miqe domin ganin menene? Ai kuwa tana miqewa laptop d’in mashkhur ta zame qasa ji kake tass. Ai kuwa karaf a kan idon mashkhur da ya futo riqe da flat d’in abinci a hanunsa yasalam, ba zahra ba har ilham wanda hanunta ke ruqe da ruwan faro sai da ta saki ruwan sabida tsabar fargaba. 6angaran zahra kuwa tuni ta nemi ciwon da takeji ta rasa tsananin tashin hankali ya bayyana a fuskar ta, gumi har ya fara tsa-tsa fo mata. 6angaran oga mashkhur kuwa wani wawan kallo yake bin zahra da shi, cikin tsanann 6acin rai, ai kuwa a dai-dai lokacin faruq da haidar harma da su rukee da ruma suka shigo saka makwan part d’in momy a kulle yake. Ji kake tasssss, mashkhur ne ya saki flat d’in hanunsa qasa tare da yin kokan kura ya nufi zahra............ Very sorry my fans.......🙏🏼 Dan ALLAH kuyi haquri jiya da yau banyi muku typing... da yawa ba, sabida abubuwa sun yimin yawa, amma in sha ALLAH gobe zanyi muku full typing. Ina yiwa masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA fatan alkhairi ALLAH ya bar zumunci..... My number 08142246343... Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........ *page 41* Ji kake tassss, mashkhur ne ya saki flat d’in hannunsa qasa tare da yin kukan kura ya nufi zahra........ Itama a ilham kukan kurar tayi tare da shan gaban mashkhur din tana cewa dan ALLAH yaya mashkhur karka tab’a zahra wallahi bada sani tayima hakan ba pls yaya mashkhur zahra bata da lafiya. Wani kyakyawan mari mashkhur ya zubawa ilham ji kake tass tare dasa qarfi ya tunkud’a ta gefe ta fad’i qasa warwas. Azafafe mashkhur ya janyo zahra tare da shaqe mata wuya da iyakacin qarfin sa. Yasalm ai duk su haidar kansu sukayi suna yiwa mashkhur magiya akan ya sakar musu ‘yar uwar su dan ALLAH karya kashe ta. Kai bama su haidar ba harsu rukee hankalinsu ya tashi sai faman magiya sukewa yayan nasu tare da qoqari kwatar zahra daga hanun mashkhur, ilham kuwa sai kurma uban iho da kururwa take tare da fad’in dan ALLAH yaya mashkhur ka sakarmin ‘yar uwata karka kashemin ita. 6an garan zahra kuwa tuni ta fara kakari, numfashi yana qoqarin d’aukewa sabida sosai takejin azabar shaqar wuyan da mashkhur yayi mata. 6angaran mashkhur kuwa sam bama yajin magiyar da qannan nasa suke masa sabida tsabar 6acin rai. Duk sun taru su biyar suna qoqarin kwatar zahra amma ina sun kasa sabida tsabar qarfi da jarumta irin ta mashkhur. Allah sarki nukuwa amina bayero nace ina abdu? Yau da abdul yana nan da anyi kisa a gidan alhaji abubukar dala, amma ina abdul yana wajan ball. Dasu faruq suka gaji da jan zahra mashkhur d’in suka fara ja suna qoqarin su rabashi da zahra. Azuciya mashkhur ya saki wuyan zahra tare da kai wa haidar wani mumunan naushin da sai da bakinsa ya fashe, sanan ya juya 6angaran faruq ya qara sakar mishi naushi, shima faruq din hancinsa sai da ya fashe sabida tsabar naushin da ya sha. Rukee da ruma ma hanka d’asu yayi sukayi gefe, ilham kuwa ta qan qame shi da iya kacin qarfinta tana ta fama ihu. Tausayin tane ya kama shi amma duk da hakan sai da ya 6an6are ta yayi wurgi da ita gefe. Duk su biyar din sunji jiki kowan nan su yana kwance yana juyi sabida tsabar azaba. Azuciye mashkhur ya sake nufar inda zahra take kwance rai a hanun ALLAH, tsugunawa yayi tare da d’aukar ta cankas ya dora ta a kafad’ar sa, ai bai nufi hanyar ko ina da itaba sai bedroom d’in ammi da yake shine d’aki mafi kusa da su. Da sauri ilham ta rufa musu baya a guje, amma ina kafin ta qarasa harya sawa d’akin key. Yasalm ai nan da nan su faruq suka miqe kowa ya manta da azabar ciwan da yake ji, a guje suka nufi qofar d’akin, amma ina qofar a rufe take gam gashi qofar irin mai kwarin nan ce bata 6allewa da wuri. Ihun da sukaji yana futowa daga d’akin shine ya sake d’aga musu hankalin. 6angaran mashkhur kuwa tundda ya shiga d’aki da zahra ya wurga ta gefan gado, bayan ya wurga ta gefan gadon hannu ya dunqule ya fara kai mata wasu mahaukatan naushi, dukan zahra mashkhur yake baji ba gani. 6angaran su ilham kuwa hankalinsu yagama tashi, sai kuka suke bakajin komai sai tashin kuka hatta rukee da bata da imani kuka take dama kuma can ita ruma tana son zahra kawai dai dan momy tafi qarfinta ne . Ilham kuwa da tagaji da jin kukan zahra ga tashin hankali tuni ta fad’in qasa sumamiya. Tofa hankali su faruq ya sake tashi ga kukan zahra ga suman ilham. Agigice faruq yace haidar jeka ka kira mana yaya abdul. Cikin kuka haidar yace ai bansa ina yatafi ba? Shima faruq cikin kuka ya bawa haidar amsa da cewa nasan yana filin ball jiya naji yana cewa yau zasuyi ball, haidar bai qara cewa komai ba ya kama hanyar fita da gudu. Fitar haidar ke da wuya suka qarajin zahra ta kwalla wani ihu da iya kacin qarfin ta nan da nan suma suka fara ihu tare da qara gigicewa. Dukan zahra mashkh ur yake iya qarfinsa, da ya gaji da naushinta da hannu qafar sa yasa yana ball da ita. Lokacin da haidar ya isa filin ball ya tarar da abdul suna ta ball, a hanzarce haidar ya qarasa tare da ruqo rigar abdul. Da suri abdul ya juyo dumin ganin waye yayi mai wannan ruqon? Yana juyowa sukayi ido hudu da haidar, cikin mamaki abdul yace haidar lafiya naga kamar kayi kuka wa ya fasama baki? koh fad’an kukayi a makaranta? nagama baka cire uniform dinka ba kamarma bakaje gida ba koh? Da sauri haidar yace yaya abdul Wallahi yaya mashkhur zai KWASHE ZAHRA yasa ta!!!!! Ai tun kafin haidar ya qarasa magana abdul ya kwasa a guje yabar haidar a tsaye a wajan. Shima haidar din bin bayansa yayi. Tundda abdul ya fara gudu bai tsaya ba har sai da yazo gida falon ammi, lokacin da ya isa falon wani uban iho yaji zahra ta kwallara, ai kuwa agigice abdul ya nufi qofar d’akin ya buga qofar da iya kacin qarfinsa, amma ina qofa ko gizau batayi ba. Cikin qarajin murya abdul ya furta wai kai MASHKHUR baka da HANKALI ne ai bansan kai cikaken MAHAUKACI bane sai yau. Karaf a kunnan mashkhur duk Abunda abdul yace mashkhur yaji. Dai na dukan Zahra mashkhur yayi dan kalaman abdul har kwakwalwarsa yake jin su m, wai yau qanin sa da yake masifar qaunarsa da yimai BIYAYYAH shine yake kiran sa da mahaukaci kuma duk ADALILIN ZAHRA... tab lalai wanan yarinyar ta zama fitina a rayuwar sa, bai kai da qarasa maganar ba yaji abdul ya sake cewa wlh yaya mashkhur ka saki ka illata zahra ko ka kasheta nima sai na KASHEKA DA HANNUNA. A fusace mashkhur yace tom shikenan abdul zan kashea in yaso kai ma sai ka kashe d’an uwanka ADALILINTA. Duk suna sauraran mai mashkhur yace amma sam su haidar basu gane mai mashkhur yake nufi ba game da abinda yacewa abdul sai ka kashe dan uwanka a dalilin ta su haidar basa cikin hayyacin su da zasu gane abindda mashkhur yake nufi, 6angaran ilham kuma har yanzu tana sume. Sunajin maganar mashkhur tacewa zai kashe zahra nan hankalinsu ya sake tashi musamman ma abdul hankalinsa yafi na kowa tashi magiya ya hau yiwa mashkhur” haba yaya mashkhur dan ALLAH ka bud’e dakin nan wlh bazan jure dukan zahra da kake ba zuciya ta zata biga. Amma ina mashkhur tuni ya cigaba da dukan zahra dan yanzu zahra harma bata iya ihun muryar ta duk ta dashe in banda sunan yaya Abdul ba abindda take ambata ba. Abdul kuwa sai faman dukan qofar yake duk yafita daga hayyacin sa. A dai dai lokacin motar su dady ta shigo gidan ai ruma tanajin hroon ta kwasa a guje ta fuce. Ruma tana isa su dady suna parking, da sauri dady harma da su hjy kaka suka bud’e murfin motar suka futo sabiya yanayin da sukaga ruma sunsan ba lafiya ba. Ai ko suna futowa ruma ta fara magana cikin kuka take cewa dady wlh yaya mashkhur zai kashe zahra inagama ya KASHETA. Ai tana gama fadar haka dady da ammi harma da hajiya kaka suka kwasa a guje, shima ameer duk da bai gane abinda ruma take nufiba da sauri ya bisu. Ruma ta juya kenan zata tafi momy tace to wai in ya kasheta menene? Agigice ruma tace wlh momy baki da imani tana gama fad’ar hakan ta juya ta bi bayan su dady. Momy tayi mamakin maganar da ruma ta gaya mata, kwafa tayi tare da bin bayan ruman itama. Lokacin dasu dady suka qarasa falon harma Zahra ta dai na kuka, su haidar kuwa suna riqe da abdul da ya dakko wuqa yana cewa wlh mashkhur in baka bud’e qofar nan ba sai na kashe kai na yanzun nan sabida bazan iya jore ganin kana yiwa zahra d’an yan hukuncin nan ba. Mashkhur yana jin haka ya rabu da zahra da take kwance ko motsi batayi, murya a shaqe yace abdul zan bud’e. dady kuwa a hanzarce ya nufi qofar tare da cewa kai mashkhur zoka bud’e qofar dan kutumar uban shege mistiyaci kawai. Ai ba iya su abdul ba har su ammi da momy wandda ta shigo d’akin yanzu sai da sukayi mamakin dan tundda suke basu tab’a ganin dady yayi zagiba. Ita dai ammi agigi ce ta fizge wuqar da abdul ya dakko tare da cewa abdul mai kake qoqarin yi haka. Wani kyakyawan mari momy ta sakar mai tare da cewa kai sabida zahran kake qoqarin kashe kanka? Maganar dady ce ta jawo hankalin kowa ya dawo bakin qofar da mashkhur ya kulle zahra. Kai dan uwarka ba magana nakema ba shege mahaukaci kawai? Mashkhur kuwa yana tsaye gaban qofar yana mamakin zagin dady dan tunda yake bai ta6a ji dady yayi zagi ba sai kashi dan ya dakin zahra yake zagi, yana cikin tinanin nan sai gashi saqon zagin dady na biyo ya shigo kunnan sa. Tundda mashkhur yaji haka yasan dady yaufa fishinsa yazo qarshe, dan haka a hanzarce ya kai hannun ya murda key din domin bude dakin. Ai yana bud’ewa dady ya sakar mishi wani kyakyawan naushi tare da hankad’e shi gefe, sabida tsafar naushin da mashkhur yasha ai har sai da shima hancin sa ya fashe. A hanzarce dady ya wuce domin ganin mai mashkhur ya aikatawa zahra? Suma su abdul din dasu ammi a guje suka shigo dakin. Banda ilham da take kwance a sume ameer kuwa sai jijigata yake yana mata wasa, shi baima san abinda yake faruwa ba. Ai dady yana shiga sai da gabansa ya fadi nunfashinsa ma har d’aukewa ya kusan yi sabida ganin irin illar da mashkhur yayiwa zahra. Kwance take ko mosti batayi bare nunfashi duk yabi ya fasa mata baki da hanci fuskarta ta kunbura suntum ga wuyanta yayi jajawur alamun shaqa, duk jikinta yayi jajir abinka da farar fata jini sai zuba yake ko ta ina. Ammi kuwa take ta fad’in qasa sumamiya abdul kuwa duk yabi ya fita daga hayyacin, tsugunawa yayi tare da rungumo zahra jikisa sai jijigata yake yana kuka. Hajiya kaka kuwa suman tsaye tayi in banda inalilahi ba abinda take furtawa sauran yaran kuwa sai jijiga ammi suke suna kuka nikuwa amina bayero nace yau wannan gida sunga tashin hankali😢 Dady kuwa ya rasa abinyi tunani yakema dane zai KWASHE Mashkhur dan yau mashkhur yakai dady qarshe. Dady yana matuqar son mashkhur arayuwar sa, fiye da duk yaran da ya haifa, shiyasama watarana idan mashkhur yayi mai taurin kai yake kyale shi, amma yau mashkhur yakai dady qarshe ji yake kamar ya kashe shi ya huta. A hanzar ce dady ya dakko glass table din daki ya nufi mashkhur da yake tsaye a bakin qofa. Da sauri hajiya kaka ta ruqo rigar dady tare da shan gaban sa. A fusace dady yace dan ALLAH hajiya ki barni yau na kashe d’an ISKAN yaron nan dan wlh bai daki baza ba. Muryar hajiya kaka tana rawa tace haba Abubakar karfa azo ayi d’a kwance uwa kwance, kana ganin zahra akwance bata iya motsi qilama ya kasheta, kuma ga maryam da ilham a sume mu hanzarta tafiya asibiti in yaso in muka dawo sai kayi mai duk hukuncin da kaga dama. Jiki ba kwari dady ya ajiye glass table din tare da nufar firinji room din. Ruwa mai sanyi dady ya dakko, yana bud’ewa ya yayyafawa ammi ruwan, da salati ammi ta farka tare da cewa shikenan ya kashe ta. A hajiya kaka zama tayi tare da kwantarwa da ammi hankali. Dady kuwa wacewa yayi inda ilham take itama ya fara yayyafa mata ruwan. Ilham kuwa ko mosti batayi ba, haka dady yay ta watsa mata ruwa amma ina ko mosti ilham. Da sauri dady ya koma room d’in ammi tare da cewa abdul ku futo mu tafi asibiti. Abdul kuwa ina sam ya kasa sakin zahra ya qan qameta sai kuka yake. A hanzarce dady ya qarasa wajan da abdul yake durqushe rungeme da zahra, tsugunawa dady yayi tare da dafa kafad’ar abdul yana cewa, haba Abdul yanzu fa ba lokacin kuka bane ka daure mu kai ta asibiti ita da ilham kaga tana cikin mawuyacin hali. Daga haka dady ya kar6i zahra daga hanun Abdul , hanyar waje ya nufa hannu dauke da zahra tare da cewa hajiya kufuto ke da maryam da kuma abdul mu tafi asibiti. Momy kuwa ko ta kansu bata biba lalashin mashkhur ma tahau yi harma da cemai yayi dai-dai. Hajiya kaka da ammi da take tafia da kyar ko kallan su basubi ba suka fuce. Bayan dady ya kai zahra mota ilham ya dawo ya dauka, shima Abdul bayan dadyn yabi. Bayan motar dady zahra ce kwance ko mosti batayi, gaba kuma ammi ce sai dady a mazaunin driver. D’ayar motar kuwa ilham ce kwance a baya hajiya kaka kuma a gaba sai kuma abdul a mazaunin drive. Asukane motocin suka fita daga gidan suka kama hanyar zuwa asibiti.............. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing......... *page 42* A sukwane motocin suka fita daga gidan suka kama hanyar zuwa asibiti........... Lokacin da suka isa hospital haka akace baza a kar6i zahra ba sai da ‘yan sanda. Amma sai akaci sa’a mai hospital din abokin dady ne sosai shiya aka kar6i zahra. D’akin agajin gaggawa aka shigar da zahra, dama ita ilham ana zuwa aka kar6e ta, kai hatta ammi ma sai da aka kwantar da ita akayi mata qarun ruwa da allurorin bacci. 6an garan abdul kuwa ya kifa kansa akan guiwarsa sai shar6ar kuka yake, hjy kaka da dady sai faman rarrashin sa suke. 6angaran zahra kuwa likitoci sun duqufa akanta, sosai likitocin suke qoqarin ceto ran zahra sabida tayi doguwar suma sosaii abindai kamar zahra bazata rayuwa ba. 6angaran ilham kuwa ta farfad’o dama doguwar suma tayi. A razane ilham ta farka tana ihu tare da kiran wayyo zahra, zahra, zahra, dan ALLAH yaya mashkhur ka rabi da ita karka kashe ta, wayyo zai kashemin ‘yar uwa. Sai da likitoci suka yima allurar bacci sannan ta samu tayi shiru. Tofah su dady hankalin su ya tashi sosai sabida tun sanda aka shiga da zahra dakin asibitin har yanzu ko likita d’aya bai fitoba barema susan a wana hali take ciki. Hankalin abdul ya sake tashi sosai, dady ma kawai jurewa yake sabida hankakinsa a tashe yake sosai, itama hajiya kaka haka amma ita dai kawai addu’a take ta faman yi. Misalin qarfe tare na dare (9:00 pm) likitoci suka fara futowa daga room din da aka kwantar da zahra. Da sauri dady da abdul harma da hajiya kaka suka nufi wajan likitocin. Har suna had’a baki wanjan cewa ya jikin nata?. Jinjina kai doctor yayi tare da cewa ku kwantar da hankalin ku, alhaji ka sameni a Office, daga haka doctor ya wuce office. Lokacin da dady ya isa office d’in doctor habib zama yayi a kan kujera, tare da cewa doctor ya jikin mamana?. Ajiyar zuciya doctor ya sauke take da cewa jiki dai Alhamdulilah, mun samu kan yarinyar nan da kyar, dan ALLAH ne yayi tana da nisan kwana. Shima dady ajiyar zuciya ya saki tare da firta ALHAMDULILAH.... kallan dady doctor habib yayi tare da cewa ammafa gaskiya Alhaji, kunyi sakaci sosai akan yarinyar nan dan dabadan ALLAH yayi tana da nisan kwana ba da tini yanzu kun rasa ta. Jinjina kai dady yayi tare da cewa wannan d’in ma tsautasayi ne, in sha ALLAH hakan bazata sake faruwa ba, jinjina kai doctor yayi tare da cewa tom ALLL ya kiyaye gaba, nine likitan da zai ringa kula sa ita har ALLAH yabata lafiya. Okay yanzu nawa ake buqata? Cewar dady, mirmushi doctor habib yayi tare da cewa ai babban likita yace ayi mata komai free ya d’auki nauyin ta. Dady yaji dad’i hakan sosai bawai dan bashi da kud’in biya ba,, kawai sabida tsabar karamcin amin nasa....... Zahra taji jiki sosai dan har abin shaqar nunfashi aka samata wato (oxygen). Sai washe gari zahra ta farka. Dama su dady basu koma gidan ba anan suka kwana. Tom yanzu zahra kwanan ta hudu a asibiti dan yanzu jikinta yayi kyau sosai. Ammi da ilham ne yau kwai a asibitin hjy kaka da abdul da kuma dady sun tafi gida sabida a lokacin dare yayi. Zahra ce ta miqe daga kan gadon tare da cewa ammi bari na shiga toilet nayi fitsari, girgiza kai ammi tayi tare da miqewa tace bari dai na rakaki, kinga baki da lafiya, girgiza kai zahra tayi tare da cewa aaa nifa ammi na samu sauqi yanzu zan iya zuwa ni da kau na, tom ko in tashi ilham ta rakaki ne? Girgiza kai zahra tayi alamin aa”tom shikenan jeki, cewar ammi. Zahra batafi minti biyu da shiga toilet ba su ammi sujaji ta kwallara qara mai sauti, wanda hakan sai da yasa ilham dake kwance tana bacci ta farka a firgice. Ammi da ilham har ‘yan rige-rige shiga toilet din suke. Zahra kuwa ta durqushe ta duqun qune Pants din ta” a hannu tana kuka, da sauri ammi ta qarasa inda take tsugune tare dafa kafadar ta, tana ce zahra lafiya naji kin kurma uban ihu haka?. Boye pants din ta sakeyi tare da cewa bakomai, mamaki ne ya bayyana akan fuskar ammi, haba zahra ki gayamin ko awani abun ne yake miki ciwo? Shiru zahra tayi hawaye na cigaba da zuba akan fuskarta. Da sauri ilham ta qaraso gaban zahra tare da tsugunawa a gabanta, cewa tai zahra me kike 6oyewa haka? Nan da nan zahra ta fara zaro ido alamin mara gaskiya. Ammi kuwa tana ganin Hakan tasan tabbas da akwai abinda yake faruwa da zahra. Hannu ammi ta miqa mata alamun ta miqo mata abinda take 6oyewa. Jiki ba kwari zahra ta futo da wanda data boye a hanunta ta miqawa ammi. Ammi tana kar6a ta bud’e domin ganin mene acikin wandan. Wanda duk ya jiqe da baqin jini, alamin zahra ta fara jinin al-ada. Dariya ilham tayi tare da cewa yanzu zahra akan wannan kike ta kurma uban ihu haka, ina baccina mai dad’i kin tashe ni. Zahra kuwa fashewa tayi da kuka tare da kifa kanta akan cinyar ta. Hannun zahra ammi ta ruqo tare da cewa taso mu koma daki, to meye na kukan ai wanna ba abin tada hankali bane. Dagowa zahra tayi tare da cewa haba ammi koh baki gani sosai ba jinine fa yake ziba. Girgiza kai ammi tayi tare da cewa to menene in jinin ne, zaro ido zahra tayi tare da cewa ammi ko dai mutuwa zanyi ne? Haba zahra mene na mutuwa anan ai ba’a kanki aka faraba, itama ilham d’in da take miki dariya ai tanayi, taso mu koma d’aki kinji, sai naje na siyomiki wasu pants din. Da kyar zahra ta iya tasowa sabida ciwan da marar tata take mata. Bayan sun koma room din kuka zahra ta saka sabida bata saba, kwantar da ita ammi tai a jikin ta tana ta rarrashinta. Bayan ammi ta gama rarrashin zahra tace mata mari na fita na siyo miki audiga kinji. Girgiza kai zahra tayi tare da cewa itafa ta gaji da zaman asibitin nan gida take son koma. Bayadda ammi batayi da zahra ba akan tabari sai gobe in an sallame su amma zahra qiri-qiri taqi, hakan ne yasa ammi ta dauki waya ta bigawa dady amma wayar sam bata shiga, ana cikin hakan sai ga doctor habib ya shigo, wato likitan dake kula da zahra. Zahra tana ganinsa ta rufe idon ta sabida ta tsani kallan da yake mata, kullum in ya shigo yimata allura ko ya shigo dubata sai yay ta kallan ta ita kuma zahra batasan hakan. Da sallam ya shigo fuska dauke da fara’a, itama ammi fuska a sake ta amsa mai, ilham ma cikin sakin fuska ta gai da doctor. Murmushi doctor yayi tare da cewa amma dae ga dukkan alamu kece husaina koh? Murmushi ilham tai tare da cewa ehh hakane amma doctor sabida mai ka gane?. Wata siririyar dariya doctor yayi tare da cewa kina wasa da likita mai gani har hanji?. Dariya ilham tai tare da cewa aa, doctor habib mai da kanllan sa yayi kan zahra wanda ta rintse ido akan cinyar ammi kamar mai bacci. Murmushi ya saki sabida yana ganin ta yasan ba baccin gaske take ba, ya mai jikin inji ?. Jinjina kai ammi tayi tare da cewa jiki da sauqi amma yanzu ta gama kuka wai ita gida take son tafi, gashi na bigawa dadyn su amma wayar bata shiga. Zahra kuwa tanajin maganar gida ta bud’e idon ta tass, sabida batason doctor din ya hanata tafiya gida. Kallan zahra doctor yayi tare da cewa haba zahra ki bari zuwa jibi in an gama yimiki alluran ki, sai a sallame ki kinga kafin nan jikin ki ya qara kwari koh?. Kuka zahra ta cigaba dayi tare da cewa itafa gida take son tafiya ta gaji da kwana a asibitin. Jijina kai doctor yayi tare da cewa kawai hjy tunda tana son tafiya gwara asallame ku, sabida kinsan shi mara lafiya anaso a ringa yimai abinda yake so. Girgiza kai ammi tayi tare da cewa doctor ai dare yayi kuma kaga yanzu bamu da motar da zamu koma gida gashi wayar dadyn nasu bata shiga. Ah haba Hajiya ai koni na kai ku gida tinda kinga nine likitan da nake kula da ita kuma nima yanzu zan tafi gida, kinga ai sai na sauke ku. Daga haka doctor habib ko jiran amsar ammi bai yi ba ya nufi hanyar futa yana cewa to husaina bari naje na rubuta mata takaddar sallama kafin na dawo ki had’a kayan. Tom shikenan doctor cuwar ilham daga haka ilham ta miqe ta fara had’a kayan. Doctor habib kyakywa ne sosai, baqi ne, amma ba can sosai ba, yana da tsayi kuma bashi da jiki sosai, kallo d’aya in kayi mai kasan yana da nutsuwa. Ba’afi 15 minit ba sai ga doctor habib ya dawo hannunsa riqe da farar takaddar sallamar zahra. Haka su ammi suka bi doctor harwajan mota ita dai zahra da kyar take tafiya sabida tsabar cuwan mara. Haka ammi tai-tai wa doctor habib kwatance har ya kawo su gida. Suna isa qofar gida mai gadi ya wangali musu get, doctor habib yana shiga ciki sai ga motar dady ta turo kai cikin gidan. Bayan doctor ya sauke su zahra yace zai ringa zuwa har na tsawan kwana biyu ya qarasawa zahra alluran ta. Sai da doctor habib suka gaisa da dady sanan yayi mai bayanin dawowar zahra gida, sanan kuma ya gayawa dady zai ringa zuwa na tsawan kwana biyu yana yiwa zahra Alura, dady yayiwa doctor habib godiya sosai sanna doctor ya tafi. Lokacin da su zahra suka shiga gida kowa yayi bacci. Sai da dady ya shigo part d’in ammi yayiwa zahra ya jiki sannan ya wuce 6angaran sa. Ammi bata tsaya da zahra a ko inba sai bedroom d’in ta. Zahra kuwa har yanzu a tsorace take da jinin da ta gani dazu a asibiti. Suna isa d’aki jini ya sake 6allewa, nan da nan hankali zahra ya sake tashi sabida yanda taga jinin yana silalowa ta tsakiyar cinyoyin ta. Ammi kuwa cewa ilham tai taje d’akin su tayi wanka ta canza kaya in zata dawo ta tawowa da zahra audiga da pants. Ilham tana fita ammi taja hanun zahra zuwa toilet, suna shiga toilet ammi ta cirewa zahra kayanta qafafuwanta duk sun 6ace da jini. sai da ammi ta fara gaggasawa zahra jiki sabida har yanzu da awaki ciwukan da basu gama warkewa ba a jikinta, bayan ammi ta gama gasa mata jiki tayi mata wanka, sanna ta daura mata towel suka futo. Itama ammi bayan sun futo wanka ta shiga tayi, ammi tana futowa ta samu zahra ta rafka uban tagumi, a dai dai lokacin ilham ta shigo hanunta riqe da kayan baccin zahra da kuma pants din da ammi tace ta dauko. Kusa da zahra ammi ta qarsa rarrashinta ta farayi tare da nuna mata ko wace mace a duniya indai ta fara girma tana hakan. Sai da ammi ta gama yiwa zahra bayani sannan ta nuna mata yanda zata ringa saka audigar. Bayan ammi ta gama nuna mata yanda zata ringa sakawa, tasa kayan baccin nata. Kallanta ammi tayi tare da cewa yanzu mai yake damunki? Cuwan mara da kuma yunwa , dafa kafad’ar ta ammi tayi tare da cewa bari naje na dafa muku indomin, in kikaci sai nabaki maganin in sha ALLAH zaki dai na jin ciwan marar, d’aga kai zahra tayi alamun to, daga haka ammi ta fuce tabar zahra da ilham a bedroom d’in. A hankula zahra tabi lafiyar godan ammi ta kwanta.kallanta Ilhamtai tare da cewa sannu, ko kallanta zahra batayi ba barema ta bata amsa. Murmushi ilham tayi sabida tasan sabida mai zahra take jin haushin ta, a hankula ilham ta hau kan bed d’in tare da cewa haba sis mai kuma nayi miki kike jin haushi na, ilham ta qarasa maganar tana kwanciya a kusa da zahra. Harara zahra ta watsa mata tare da cewa au harma kin manta da dariyar da kika yimin dazu? Zubawa zahra ido ilham tayi tare da cewa haba zahra ai kece kika bani dariya, kallan tuhuma Zahra tayiwa ilham tare da cewa au dan larura ta kamani she kike min dariya koh?. Girgiza kai ilham taye sanna tace aa wlh ai nima inayi akan me zanyi dariya kawai yanda kika rikece ne shine kika bani dariya. Ajiyar zuciya zahra tayi tare da cewa ke kuwa naga baqwan abu ba dole na rikice ba, amma ilham ai baki ta6a gayamin kina yiba? Shiru ilham tayi can kuma tace nima ai ban dad’e da farawa ba dan banfi wata uku ba, kawai dai nasanki da tsoro ne shiya ban gaya miki ba. Ta6e baki zahra tayi sannan tace to amma dai zuwa gobe zai dai na zubuwa ko?. Girgiza kai ilham tayi tare da cewa ai, in kika gama da wuri ma kiyi kwana biyu ko uku kinayi dan wasu ma har sati sukeyi suna yi. Zaro ido zahra tayi tare da cewa ai wanna jinin mutun ma sai ya qare, harara ilham ta watsa mata tare da cewa ba wani qarewa da zai yi, matacan jinini fa daga mahifa yake futuwa, kuma duk wata sai yazo. Ilham tana rufe baki sai ga ammi ta shigo da flat d’in indomin a hanunta. Ajiye shi tayi akan table tare da cewa ku sakko muci, ba musu suka sakko, tare da ammi sukaci abinci. Bayan sun gama ammi ta bawa zahra maganin ciwan marar sanna suka kwanta, zahra sai da tasa ilham ta sawa qofar bedroom d’in key sanna ta iya kwanciya, kuma shima sai data qanqame ammin sabida tsabr storan kar mashkhur ya shigo ya sake dukan ta. Sosai zahra ta rungeme ammi, can tace ammi wai ina ameer ne?, nasan yana wajan hjy kaka, yana bacci kuma kinga yanzu dare yayi sai da gobe kuma cewar ammi. Shiru zahra tayi can tace wai ammi sabida mai yaya mashkhur baya sonane? Rungumeta ammi tayi tare da cewa haba zahra kusan kullum sai kin tambaye mu wannan, nace mike kawai mashkhur yana kishi dake sabida kafin a haife ki shi aka fuso sabida sunan kakan kune dashi wato baba, lokacin da aka haifeki sai aka samiki sunan hajiya shine kuma akafi sanki shiya. Shiru zahra tayi sabida kullum duk wanda ta tanbaya sabida mai yaya mashkhur ya tsane ta amsar da aka bata kenan, Daga haka bacci yayi awan gaba da su........ Nasan masu karatun littafin ADALILINTA zasuyi tinanin wai ina oga👨🏼‍✈️ mashkhur ne?. 6angaran mashkhur kuwa tun lokacin dasu zahra suka tafi asibiti ya shige part d’in su, yayi wanka ya shirya sannan ya dauki key d’in motar sa ya fice ya tafi wajan cin abinci. Sai wajan qarfe 8:00 pm ya dawo yana dawowa ya shige d’aki yayi kwanciyar sa. To har tsawan kwana uku mashkhur bai bari ko hanya ta had’a su da dady ba, dan yanzu ma ya manta ya daki wata halitta zahra ma dan har ya kar6i kud’i wajan uwar dakin sa momy ya siya wata sabuwar laptop d’in. Washe gari. Kowa yay farin ciki da dawowar zahra banda momy da kuma mashkhur da har yanzu bai ma san ta dawo ba dan yanzu baya futowa breakfast dan karya had’u da dady. Bayan su haidar sun karya suka wuce makaranta shida su ruma, ammer dai bai jeba yace yau yana tare da aunty zahra, itam ilham bataje ba. Zahra da ameer da kuma ilham suna zaune a falo suna breakfast, ammi da hajiya kaka kuwa suna zaune a gife suna hira. Dady ne ya shigo baki d’auke da sallama, da gudu ameer ya tashi ya nufi dady a guje, da sauri dady shima ya bud’e hanun nasa dan ameer ya hugging din sa. Ilham da zahra kuwa gaishe dashi suka fara yi. Fuska a sake dady yake amsawa. Shima dady har qasa ya tsuguna ya gaida hajiya, bayan ya gaishe da ita suka gaisa da ammi, daga haka dady ya wuce wajan zahra. Zama yayi a kusa da ita tare da dafa kafad’ar ta yana cewa maman ya jikin naki? Murmushi zahra tayi tare da cewa dady ai na sama sauqi. Shima dady murmushi yayi tare da cewa to ALLAH ya qara sauqi. Dady Mai da kallan sa kan ilham yayi tare da cewa ilham mai yasa baki je school ba?, cikin shagwa6a ilham tace haba dady ai sai mun shanye maganinmu ni nida zahra zamu koma, girgiza kai dady yayi tare da jan kumatun ilham yan cewa mai cuta daban mai shan magani daban, dukkan nunsuda dariya sukayi, shima dady dariya yayi sanna ya miqe yana cewa gashi har kun fara koyawa auta shima in bazaku ba baya zuwa, daga haka dady ya kama hanyar futa daga part d’in ammin. Dady yana futa bai nufi ko ina ba sai part din mazan gidan, wato part din su mashkhur.... nikuwa amina bayero nace hmm mai kuke tunanin dady zai yi a part d’in su abdul, to ku biyoni domin kuji me dady zai je yayi a part d’in su abdul......💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 nifa nabi bayan dady koma ku biyoni.....😂 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing......... *page 43* Dady yana futowa bai nufi ko ina ba sai part din mazan gidan, wato part din su mashkhur......... Dady yana shiga part din su bai tsaya ko inaba sai upstep, wato sama yahau. Yana hawa sama ya nufi d’akin oga mashkhur. Yana zuwa qofar room d’in ya murd’a Handel Ai kuwa qofar dakin a 6ud’e take. Yana shiga ciki ya tarar da mashkhur shi da momy suna hira ga flat da cup a gefan sa ga duk kan alamun momy ce ta kawo mai breakfast d’in. Dama sometimes momy in tana so ta zubawa mashkhur maganin boka a abinci, haka take dafa mai abinci ta kawo mai har room d’in sa. Dady ko sallam bai yi ba ya kutsa ka cikin room d’in, fakowa a room d’in, dan haka bedroom d’in dady ya kutsa kai. Yana shiga fuska a d’aure ya kalli momy tare da cewa tashi ki fuce, ba musu momy ta fuce daga bedroom din ta koma falon d’akin mashkhur d’in. Tana futa dady ya juya a zuciye ya sawa d’akin key. Yana sawa bedroom d’in key ya juya ya nufi mashkhur dake zauna akan bed gadan-gadan, sai da gaban mashkhur ya fad’i amma da yake namijin gaske ne ko a fuska bai nuna ba. Dady yana qarasawa ya damiqi wuyan mashkhur tare da aika mai sakwan naushi. Dukan mashkhur dady yake baji ba gani amma sam oga mashkhur yaqi yin ihu barema hawaye. Momy kuwa taji alamun dady dukan mashkhur yake nan da nan tahau magiya akan ya rabu da shi amma ina dady ko amsa bai bata ba. Data gaji da magiya room din abdul ta nufa domi ta taso shi ya taya ta bawa dady haquri, dama abdul bai je makaranta ba sabida yau basu da lakca. Lokacin da abdul ya futo magiyar duniya yayiwa dady amma ina dady bai dai na dukan mashkhur ba. Mashkhur yaji jiki sosai kawai taurin kai ne ya hana shi ihu barema mutan gidan suji har suzo su taima ke shi. Da sauri abdul ya fice daga falon ya nufi part d’in ammi. Lokacin da yaje su zahra har sun gama cin abinci, ilham tana karatun qur’an azuciyar ta, zahar kuwa suna wasa da ameer., ammi da hajiya kaka suna ta hira har yanzu. Da sauri abdul ya qarasa wajan hajiya kaka tare da cewa hajiya kaka dan ALLAH kizo ki bawa dady haquri, ya rufe mashkhur a bedroom sai dukan sa yake. Shiru hajiya kaka tayi kafin tace to abdul ya kake so nayi ai mashkhur shi ya jazawa kansa, kuma kasan dadyn ku da zuciya tun ranar da mashkhur ya daki mai sunana yake jin haushin sa. Marairaice fuska abdul yayi tare da cewa dan ALLAH hjy kaka kije, tunfa dazu yake dukan sa. Ita dai ammi shiru tayi tunda tun da aka haifi mashkhur dady bai ta6a dukan saba sai yau. Tinda yau dady ya dake shi tasan ya kai shi qarshe, kuma bataji haushin hakan ba sabida mashkhur ne ya jawa kwansa. Da sauri hjy kaka ta miqe dumin tasan halin dady da zuciya karya kashe mata jikan ta mashkhur. Lokacain da hajiya kaka ta qarasa part din su mashkhur, har dady yayiwa mashkhur mugun duka dan shi dukan da dady yayiwa mashkhur ma yafi wanda mashkhur yayiwa zahra kawai sabida mashkhur namijine kuma yana da juriya. Sosai hajiya kaka ta shiga buga qofar tare da fad’in abubakar zo ka bud’e mun dakin nan. Dady ba asan ransa ya rabuda mashkhur ba kawai sabida yana jin maganar mahifiyar sane, haka dady ya rabu da mashkhur yazo ya bud’e qofar. Lokacin da hajiya kaka taga hanun dady sai da gabanta ya fad’i sabida duk hanunsa ya jiqe da jinin mashkhur. Dady yana futowa ba wanda yayiwa magana ya wuce yabar su a tsaye. Har ‘yar rige-rigen shiga d’akin su hajiya kaka da momy harma da abdul suke. A baje akan gado suka samu mashkhur yana nunfashi sama-sama, duk dady ya fasawa mashkhur fuska jini sai zuba yake, bedsheet d’in duk ya jiqe da jini. A razane su hajiya kaka suka qarasa tare da ambatar sunan mashkhur, amma ina mashkhur baya cikin hayya cinsa yaji jiki, dan ko ni amina bayero sai da na tausayawa mashkhur sabida ya daku a hannin dady ba waii . Abdul ma ya tausayawa mashkhur sai sannu yake faman yimai. Hajiya kakama hankalin ta ya tashi, sai fama fad’a takewa mashkhur, haba ai kaga yanzu abinda ka jazawa kanka akan kawai ta fasama wata banzar laptop sai ka kama ‘yar uwar ka kai mata dukan mutuwa, kai kuma yanzu yana dukan ka sabida tsabar taurin kai kaqi bashi haquri bare ma kayi ihu a taimaka ma. Kwa6e baki momy tayi tare da cewa haba hajiya kina ganin halin da yaran nan yake ciki amma kina yi masa fad’a. Harara hajiya kaka ta watsawa momy tare da cewa ai duk ke kike lalata mashkhur d’in” tinda kullum in yayi laifi bakya ganin laifinsa barema kiyi mai fad’a ya gyara. Shiru momy tayi sabida tasan ba qaramin aikin hajiya kaka bane tayi mata fad’a yanzu. 6angaran dady kuwa yana gama dukan mashkhur ya shiga part d’in sa yayi wanka ya fice, abinsa. Momy tana ganin dady ya futa ta dauki mukullun motar mashkhur suka wuce da shi asibiti ita da abdul da hajiya kaka, ammi kuwa ko mashkhur ba taje ta duba ba barema ta bisu asibitin. Su momy basu dad’e da futa asibiti ba doctor habib ya zo gidan domin yiwa zahra allura. Sai da suka gaisa da ammi sanna yayiwa zahra alluran, sai jan Zahra da hira yake amma sam zahra taqi sakin jiki dashi da yake bata da surutu. Haka sukai ta hira da ilham daga qarshe kuma ya wuce asibiti. 6angaran su mashkhur kuwa lokacin da sukaje asibiti sunji sa’a han karb’e shi ba’ace sai da d’an sanda ba. Anyi mai treatment sosai har dama alluran bacci aka had’a mai dan har kwantar da shi akayi. Kuma duk da kud’in momy aka yiwa mashkhur komai da komai. Lokacin da dady ya dawo yaji labarin ankai mashkhur asibiti yayi fad’a sosai kuma a daran yacewa momy sai an sallamo su sun dawo gida, ai kuwa ba yadda momy ta iya haka aka sallamu shi da magungunan sa suka dawo gida. Kaf mutan gidan kowa ya girgiza da dukan da da dady yayiwa mashkhur, sabida tunda suke basu ta6a ganin dady ya dora hanunsa akan mashkhur da niya duka ba sai yau. Kuwa yaje ya duba mashkhur banda ammi da dady sai kuma zahra. Hakan ne yasa hajiya kaka ta takurawa ammi akan dole sai taje, ba yadda ammi ta iya dole hakan taje duba mashkhur. Lokacin da ammi taga yanda dady ya daki mashkhur tayi mamaki sosai, kuma sai taji zuciyar ta duk ba dad’i, abinka da uwa. Amma sam ammi bata nuna hakan a fuskar taba, kuma ko ba komai tasan dady ya biwa zahra hkkin ta. 6angaran dady kuwa bayan dukan da yayiwa mashkhur har wani mataki yake qoqarin dauka. Shima dadyn har zuciyarsa yake jin dukan da yayiwa mashkhur, kawai dai yana daurewa ne sabida dady yana matuqar son mashkhur a rayuwarsa. Amma kuma in dady ya tino d’anyan hukuncin da mashkhur yayi wa zahra sai yaji hankalinsa ya kwanta da hukuncin da yayiwa mashkhur kuma sai yaji kwarin guiwa akan matakin da yake so ya dauka akan mashkhur, hmmmm nikuwa amina bayero nace wannan wana mataki dady zai d’auka? ohoo. 6angaran oga mashkhur kuwa abin ba’a cewa komai, yana kwance akan bed d’in sa wanda hajiya kaka ta gyara mai ta cire bedsheet din ta saka mai wani. Wani irin zafi da turniqiqi da hucin kaqin ciki zuciyarsa take mai. Ba dukan da dady yayi mai ne yafi qona mai rai ba kawai dalilin da yasa dady ya duke shi ne yake qona mai rai ne. Wai duk a ADALILINTA dady yayi mai wannan dukan, shida dady ko marinsa bai ta6a yiba sai gashi yau a adalilin zahra ya kusan kashe shi. Wani kukan baqin cikine ya silalowa mashkhur yau a karo na biyu kenan a dalilin zahra yake zubar da hawaye. Na tsane ki bana sonki bana qaunar ki bana son na qara ganinki a rayuwata, abinda mashkhur yake fad’a kenan. Ranar dai mashkhur kwana yayi bai yi bacci ba yanda yaga rana haka yaga dare, ga mugun ciwo da jikin sa yake mai. Washegari Kowa yazo yayiwa yaya mashkhur ya jiki banda zahra da dady, momy ce take kula da mashkhur ammi tanaji tana gani momy take nuna mata isa da mulki akan mashkhur amma sam ita ammi bata kawo komai a ranta ba, sabida taga har yanzu ita take kula da abdul kuma abdul ya d’auketa kamar uwa, shiya ammi batasan shiga tsakanin mashkhur da momy duk da kuwa ammi tasan momy tana lalatawa mashkhur tarbiya. Yauma doctor habib yazo yiwa zahra allura, bayan ya gama yimata suka gaisa da dady, dady yayiwa Doctor habib godiya sosai kuma har number sa ya kar6a, sanan dady ya roqi doctor habib akan zai zama family doctor d’in gida. Doctor habib kuwa yaji dad’i hakan kuma ya amince da tayin dady, ba dan komai doctor habin ya amince da tayin dady ba sai a zahirin gaskiya tunda doctor ya d’ora idan sa akan ZAHRA yaji yana QAUNARTA. Dan haka da dady yayi mai tayin zama family doctor din gida yaji dad’i yasan ko ba komai zai ringa ganin zahra kuma zai jirata har ta gama makaran ta ya AURETA. Haka dady sukayi sallama da doctor habib cikin aminci. To yau kimanin kwana hudu kenan da dukan da dady yayiwa mashkhur kenan. Jikin mashkhur yayi kyau sosai cikin kulawar hajiya kaka da kuma momy harma da abdul. 6angare guda kuwa zahra tana nan jikin ta yayi kyau, yau kwanan ta hudu da fara jinin al adar ta kuma yau ya d’auke. Ammi da kanta ta koya mata yadda zatai wankan tsarki, bayan sun futo zahra tasa kayan ta tazauna tana shan iska zuwa yanzu zahra ta gama samin sauqi dan tana tinanin gobe zata koma makaranta. Abdul ne ya shigo baki d’auke da sallama, itama zahra fuska a sake ta amsa mai tare da cewa yaya abdul sannu da zuwa. Fuska d’auke da fara’a abdul ya zauna a kusa da ita tare da da cewa zahran abdul ya jikin naki? Murmushi tayi tare da cewa zahran yaya abdul ta samu sauqi, tom shikenan tunda kin samu sauqi kizo muje har qarshan titin unguwar nan a kafa, zaro ido zahra tayi tare da cewa haba yaya abdul ai sai qafafuna su 6alle, dariya abdul yayi tare da cewa kingani ko ai nasan bazaki iya ba hakan yana nufin bakiji sauqi ba ko?. Yamusta fuska zahra tayi cikin shagwa6a tace ai koh ina da lafiyar ma bazan iya fita titin nan a qafa ba. Murmushi abdul yayi tare da cewa haba qanwata ki saki fuskarki kinji nima da wasa nake miki bazan so naga babyn abdul tana shan wahala ba. Dariya zahra tayi tare da cewa nifa harma na manta sunan nan sai yau da ka katinamin, murmushi yayi yace to gashinan ai na tina miki inma so kike aringa kiranki da baby abdul d’in sai a ringa kiranki. Haba yaya abdul ai na girma ni yanzu ba baby bace sai dai kuma ameer, atare suka saki dariya mai ciki da nishad’i. Suna cikin dariyar sai ga ammi ta futo daga toilet tana sanyi da rigar bacci tana goge kanta da towel daga gani wanka tayi. Murmushi ammi tayi tare da cewa dama tinda naji zahra tana ta dariya nasan yayan abdul ne ya shigo. Ammi tana gama rufe baki sai ga ilham nan ta shigo baki d’auke da sallama. Bayan su ammi sun amsa mata sallamar zama tayi tare da cewa dady ne yake kiran ku yace kowa yaje yana neman sa harma da ammi. Miqewa abdul yayi tare da ruqo hanun zahra yace zahra taso muje kiran dady, ba musu suka zahra ta miqe suka futace . itama ilham d’in miqewa tayi tare da cewa ni dai ammi na tafi in kika gama shiryawa sai kizo, daga haka ilham ita ta fuce. Ammi batafi mimti biyar ba ta shirya tsaf sanan ta kama hanya zuwa babban falon gidan. Lokacin da ammi ta isa ta tarar da duk mutanan gidan har da mashkhur da momy, harma da hajiya kaka da sauran yaran gidan. Hmmm mai dady zai gayawa mutan gidan nan? Ohoo, ku biyoni domin kuji mai dady zai cewa su mashkhur.......... Kuyi haquri da wannan yau ban samu nayi muku typing sosai ba....... Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing......... *page 44* Lokacin da ammi ta isa ta tarar da duk mutanan gidan har da mashkhur da momy da kuma hjy kaka da saurayan yaran gidan...... Kowa ya mayar da hankalinsa kan dady yana sauraran abinda zai ce banda mashkhur da ya sunkuyar da kansa, dan ma karya had’a ido da zahra, dan kwata-kwata bayasan qara ganin zahra a rayuwarsa. Itama zahra tsoran mashkhur takeyi sosai tsoran da take mai ya sake nunkuwa a zuciyar ta, duk tabi ta maqale ajikin abdul, momy kuwa sai bankawa zahra harara take sabida sam bata san kusancin zahra da d’anta abdul. Sai da dady yabi kowa da ido kafin yayi gyaran murya, bayan yayi gyaran murya cewa yay ! Bakomai ne yasa na taraku anan ba face inaso na sanan daku hukunci da na yanke akan mai sunan baba (wato mashkhur). Na yanke hukuncin zai bar QARASA NAN gaba d’aya. Kowa kallan dady yake cikin rashin fahimtar abinda yake nufa da mashkhur zai bar qasar nan. Kallan dady hajiya kaka tayi tare da cewa Abubakar wanna wace kalar magana ce haka? To sabida me mai sunan malam ma zai bar qasar nan? Kuma wace qasa zai je?. Jinjina kai dady yayi tare da cewa abinda yasa mai sunan baba zai bar qasar nan shine karatu zai je ya yayi a qasar RASHA. Ai sai da gaban mashkhur ya fad’i sabida in da akwai abinda mashkhur ya tsana shine yabar qasar Najeria. Momy ce tace wana karatu zai je yayi bayan saura shekara d’aya ya gama karatu kuma?. Kallanta dady yayi tare da cewa ai wanna karatun da yayi ya tashi a banza dan tun daga LEVEL ONE zai fara. kowa sai da gaban sa ya fad’i dajin maganar dady, mashkhur kuwa bai san sanda yace haba dady sabida mai zan dawo level one bayan orady na gama karatuna sauran one year na fah. Wani mugun kallo dady ya watsa mai tare da cewa au harma tambayata kake akan wani dalilin zaka bar qasar nan koh? To tinda ka manta bari na tina ma!! Adalilin MAMANA (zahra) koh kai a tinaninka ka daki banza ne? Haba dadayn mashkhur ai wanna maganar ta wuce” kuma naga shima ka dake shi ka rama mata, cewar momy. Okay kina nufin ya cigaba da zama kenan ya halaka ta koh? To bari kiji wallahi mai sunan baba sai ya bar qasarnan kuma sai yayi shekaru hudu (4 years) a RASHA, in yaso kafin nan yayi hankali. Miqewa dady yayi tare da cewa kuma ka shirya nan da sati d’aya (one week) zaka bar qasar nan, daga haka dady ya fucewarsa yabar kowa cikin alhini. Shima mashkhur d’in tashi yayi ya fice cike da baqin ciki. Ammi kuwa baiwar ALLAH ta kasa cewa komai, dan har ga ALLAH bataji dad’i hukuncin dady ba amma ba yanda ta iya baza ta iya yiwa dady musu ba. Haka kowa ya tashi zuciya ba dad’i ko zahra bataji dad’i hukuncin dady ba, gani take kamar ita ta jaza komai, kuma ko ba komai d’an uwanta ne uwa daya uba daya, inje cewar ta ba inji amina bayero ba.☹️ Momy kuwa tana komawa part d’in ta d’aki ta shiga, safa da marwa kawai take , dan tama rasa abinyi. Babban baqin cikin momy sam bataso mashkhur ya ciga a rayuwa, kawai baqin ciki take mai, sabida tasan tabbas in mashkhur ya fita qasar waje karatu giveted zai zama sabida tasan yana da kwakwalwa sosai. Da sauri momy tai hanyar drower mudubi domi dakko wayarta, dan tasan sarutu qanwar ta cikakiyar makira ce ita zata bata shwarar ya za’ai ta wargatsa tafiyar mashkhur RASHA. Bugu biyo momy tayiwa saratu ta dauka, ko sallam babu saratu ta fara yaya halima yau kece kika bugomin ko dai ta samu ne?. Haba saratu wace samu Wallahi da wani baqin labari nazo miki, kai yaya halima mai kuma ya faru ne?. Hmmmm wai dady abdul ne yace sai ya fitar da mashkhur waje karatu, kuma fa saura shekara daya mashkhur ya gama karatu, wai fa duk akan dukan da na baki labari mashkhur yayiwa wanan shegiyar ‘yar. Hmmm gaskiya yaya halima zan so naga wannan yarin yar da dadyn abdul yake qaunar ta haka, kuma gashi abdul ya maqale mata. Hmmm ke dai bari saratu Wallahi na tsani yarinyar nan sai nayi maganin ta. Ajiyar zuciya saratu tayi tare da cewa amma yaya halima ke mene na tayar da hankalin ki dan mashkhur zai bar qasar ai wlh ancuce shi duk shekarun da yayi yana karatu kinga sun tashi a banza. Hmmm amma saratu bakya ganin da matsala nifa banason d’an maryam yafi nawa kuma bana so naga mashkhur yaci gaba a rayuwarsa karfa ki manta na d’au alwashin sai naga bayan mashkhur. Murmushi saratu tai kamar momy tana gaban ta, haba yaya halima dad’i na dake garaje, ki rabu da shi mana ya tafi karatun, wahalama ta ishe shi, ai haka zai qare a karatu kullum ba cigaba, kuma kinga tundda ga farko zai fara” wai shekara nawama zai yi?. Nunfashi momy ta sauke kafin tace shekar hudu zai yi. Dariya saratu tayi tare da cewa kingama kafin ya dawo duk mun gama shirya-shiryan mu yana dawowa sai dai muga bayan sa koh?. Dariya momy tayi tare da cewa shegiya saratu shiyasa fa nake sonki sabida kin iya tunggu, itama saratun dariya tayi, haka sukai ta hira, sai da sukayi wajan 10 minit sannan sukayi sallam, haka momy ta kwanta zuciyar ta wasai. 6angaran mashkhur kuwa baqin ciki yabi duk ya ishe shi, yama rasa mai zai yi zuciyar sa tayi mai zafi ji yake kamarma ya kashe kansa ya huta. Tinani ya shiga yi taya zai dakatar da tafiyar sa qasar rasha?. Duk tunanin mashkhur ma ya kulle sabida yasan halin dady magana d’aya yake, in dai dady yayi maga baya janyewa. Tinani mashkhur ya farayi Wai yanzu duk ADALILINTA nake cikin wannan damuwar, kuma ADALILINTA zan bar gidan ubana?. Washegari...... Bayan yaran gida sun gama breakfast makaranta suka tafi, har ma dasu zahra yau sun koma makaranta, abdul kuwa dama tunda sassafe ya fuce sabida yau suna da lecturer. Dady mah tun da safe ya fita. Gida ya rage daga ammi sai hajiya kaka da momy sai kuma mashkhur. Mashkhur yana cikin damu dan ko abinci ma ya kasa ci, dan sam har ga ALLAH baya son tafiya RASAHA, ga kuma baqin cikin rusa mai karatu ya dawo baya. Jiki ba qwari ya shiga toilet yayi wanka, bayan yayi brush ya futo ugu daure da towel. Yana futowa ya fara shiryawa cikin farar riga t-shirt anmata gwara-gwaran rubutu da black color ansa MOOD a gaban rigar, rigar tana da kauri sosai sabida yanayin garin an tashi da sanyi. Shima wanda rigar black ne, sai kusma hular sanyi black. Hmmm ai koni amina bayero da naga mashkhur sai da ya birgeni sabida yayi kyau kuma ya had’u sosai. Key d’in motar sa ya d’auka sanna ya fice daga part d’in. Yana futa bai nufi ko ina ba sai part d’in hajiya kaka. Da sallama ya shiga falon nata, ai kuwa yaci sa’a tana zaune tana jan carbi. Qarasawa yayi kusa da ita yayi ya zauna har jikin su yana gogar na juna. Addu’a hjy kaka ta shafa. Kallansa tayi tare da shafa kuma tunsa” fuska ta d’auke da murmushi tace haba mai sunan malam ka saki ranka mana sai wani 6ata fuska kake. Kallanta yayi da idon sa da yake ta faman lumshewa sabida rasahin ishashan bacci. Hmmm hjy kaka kenan ina cikin wannan baqin ciki zakice na saki rai na, haba mai sunan malam to mene na baqin ciki kuma?. Marairai cewa yayi tare da cewa dan Allah hajiya kaka ta taimako na zakiyi. Kallansa tayi cikin mamaki tare da cewa tai mako kuma mai sunan malam?, da sauri mashkhur ya d’aga kai alamun ehh. Jinjina kai hjy kaka tai tare da cewa to inaji ka mene? A jiyar zuciya mashkhur yayi kafin yace dan ALLAH hajiya kaka ki tai maka kiyiwa dady magana akan tafiya ta RASHA karatun nan, Wallahi sam bana son naje, kuma kinga saura shekara guda na gama karatuna, amma Wallahi in na fita wajen nan daga farko zan dawo kinga ai wahala zan sha, nasan dady yana jin maganar ki, in dai kika bashi haquri zai haqura. Gyara zama hajiya kaka tayi sanna tace gaskiya ne nasan tabbas na gayawa abubakar magana yana ji, amma mai sunan malam sai da kayi HAQURI sabida sam bana so na hana Abubakar abinda yake so, tinda ya riga ya yanke hukunci kaga bai kamata nasa baki na ba. Da sauri mashkhur ya riqe hanun hajiya kaka yana yimata magaya amma ina hajiya kaka sam taqi amincewa, dan tace ita baza tai wa dady dole. Jiki ba kwari mashkhur ya fuce daga part d’in hajiya kaka ya wuce na ammi. Yana shiga part d’in ammi ya haye sama bai tsaya a ko ina ba sai bedroom d’in ammin. Da sallam ya shiga, a zaune akan bed ya same ta tana ninke kayan ta. d’agowa ammi tayi kafin ta amsa mai da kyar kamar wanda batason magana, da sauri mashkhur ya qaraso ya zauna suna faces d’in juna. Ammi kuwa had’e rai tayi sosai, tare da cigaba da abinda take. Shima mashkhur d’in hannu yasa ya fara tayata ninke kayan. Dama mashkhur tun yana yaro yana yawan ninkewa ammi kaya ko ya tayata, haka ammi tai ta tananin lokacin. Har mashkhur ya qarasa ninke kayan yakai wardrobe amma ammi bata dawo daga tinanin da ta tafi ba.dawowa yayi ya zauna a inda ya tashi tare da riqe hanunta, sai a lokacin ammi ta dawo da hayya cinta, da sauri ammi ta kwace hanunta daga hanun mashkhur tare da juya mai baya tai kwanciyar ta. Lumshe kyawawan idanun sa yayi tare da shafa kefan fuskarsa da hanun hagu. Ammi, ammi, ammi? Shiru ammi tayi mai bata amasa mai kiran da yayi mata ba. Kwantar da murya yayi tare da cewa ammi pls forgive me. Amma shiru ammi taqi bawa mashkhur amsa, ammi nah ki saurare ni mana pls. Da ammi ta gajiya da magiyar mashkhur rufe ido tayi kamar mai bacci. Tagumi mashkhur ya rafka dan sam baya so yaga ammi tana fushi da shi, dan da momy ce ko wani bazai tsaya naci da magi ba kawai dai dan mahaifiyarsa ce kuma bazai jure fushin taba sabida yana qaunar mahaifiyar tasa. Matsawa yayi ya zauna a kusa da kanta, yaci sa’a, d’an kwalin ammi ya zame, hannu yasa ya fara wasa da jelar gashin ammi, dama sometimes in ammi tana fushi da mashkhur, kwanciya take ta juya mai baya, shikuma in dai ta juya mai baya ta kwanta wasa yake da jelar gashin ta tun yana yaro har yau bai dai na ba, abinda mashkhur yake nufi da hakan haquri kawai yake bata. Sunyi tsawan minti goma mashkhur yana wasa da jelar gashin ammi, sam yaqi ya dai na kuma itama taqi ta juyo. Can ammi ta bud’e idon ta tare da cewa sakar min gashina, shiru mashkhur yayi yana kallan fuskar ammi amma har yanzu yaqi dena wasa da jelar gashin nata, au ba magana nake mah ba ne?. Marairaice murya mashkhur yayi tare da cewa haba ammi in ban ta6a gashin kanki ba nawa zan ta6a?. Fuska ammi ta sake d’aurewa tare da cewa na uwar d’akin ka halima wanda bata gayama gaskiya. To ai ita ba mahaifiyata bace, kece fa wanda ta haifeni, kinga kuwa ke yakamata nayiwa hakan. Okay ashe kasan ni na haifeka ai da nayi tinanin ka manta. Dan ALLAH ammi kiyi haquri ki tashi ki saurareni pls. Shiru tayi na wasa daqiqu daga baya kuma tace to zan tashi sakar min kai na, da sauri mashkhur ya saki jelar gashin ammi ya dai na wasa da ita. Fuska a had’e ammi ta miqe ta zauna tana faces d’in shi tare da cewa ina jinka. Hanunta ya riqe tare da cewa ammi dan ALLAH ki tai maka kiyiwa dady magana akan tafiya ta RASHA nan wlh bana son tafiya rasah nan. Zuba masa ido ammi tayi tana kanlansa,har sai da ya bata tausayi, ga idanuwansa sai lumshewa suke alamun bai yi bacci ba. Dakewa ammi tayi tare da cewa gaskiya bazan iyaba, da sauri ya kalleta kamar zai yi kuka yace dan ALLAH ammi ki tai makamin kiyi mai magana. Nifa bana son in dadyn ka ya yanke hukunci nasa baki kaga sai yaga kamar ina goyama baya. Marai raice murya mashkhur yayi tare da cewa pls ammi kinga fa saura shekara daya na gama makaranta anan, amma kinaji yana cewa sai na sake tindaga farko. Shiru ammi tayi na wasu mintina kafin tace okay, zan jarraba nagani, amma har yanzu taqi sakin fuskarta . A jiyar zuciya mashkhur ya saki, tare da sake qanqame hanun ammi yana cewa, dan ALLAH ammi kiyi haquri ki dai na fushi dani, wlh in kina fushi dani banajin dad’i sam bana iya jurewa. Zuba mai ido tayi tare da cewa wai mashkhur sabida mai sam bakajin magana ne? Shiru yayi tare da sunkuyar da kai. Cigaba da magana ammi tayi da cewa yanzu sabida ALLAH dukan da kayiwa zahra ka kyauta? Kawai akan ta fasama laptop cikin rashin sani?. Dagowa yayi ya zuba mata ido tare da cewa kiyi haquri ammi na dai na. Harara ta watsa masa tare da cewa, kullum haka kake cemin ka dai na abu, amma sam ba dai nawa kake ba. Kwantar da murya yayi tare d cewa in sha ALLAH ammi nah na dai na, jinjina kai ammi tayi tare da cewa ALLAH yasa, murya can qasa ya amsa da ameen. Sabida me bakayi bacci ba jiya? ammi ta tambaya shi. Ammi mai kika gani? Kallansa shi tayi tare da cewa ga shinan ina gani, kallifa idan ka yanda yake lumshewa. Rausayar da kai yayi kafin yace, ammi taya zan iya bacci bayan abinda ya faru jiya, zuba mai ido kawai tayi ba tare da tace mai komai ba. Dan ALLAH ammi na ki saki fuskar ki, noqe kafad’a tayi kamar wata yarin ya alamin aa. Cikin shagwa6a yace pls smile my mom, miqewa tayi ta koma kan kujerar mudubi, alamun har yanzu bata gama saukowa ba. Da sauri mashkhur yabi bayan ta, tare da tsayawa a bayan ammi” ita tana zaune a kan kujera shi kuma yana tsaye a bayan kujerar, duk kansu suna ganin fuskokin junan su ta cikin mudubin. Saqalo wuyan ammi yayi da hannayan sa tare da rage tsayin sa, ya kara fuskar sa da ta ammi , wani irin mugun kama sukeyi, kamar tayi kaki ta ajiye, abinda ya rabasu kawai shine mashkhur yana da hasken fata ammi kuma baqa ce, kuma mashkhur yaso yafi ammin kyau, kamar wata yaya da qaninta, dan in kaga ammi bazaka ta6a tinanin ta ajiye d’a kamar mashkhur ba. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa wow gaskiya ammi ke kyakywa ce fa, harara ta watsa mai tare da cewa yaban kai aka ce, bata qarasa ba tayi shiru. Dariya yayi wanda ba qaramin kyau ta qara mai ba tare da cewa, ashe kin yarda muna kama kenan, shiru tai mai bata fashi amsa ba. Sosai ya qara saqalo wuyanta da hannu biyu tare da had’e fuskar su waje d’aya kamar zasuyi hoto. Waqa ya fara yiwa ammi cikin dadad’ar voice d’in sa, ba komai yake cewa acikin waqar ba face!!! Hajiya ta hajiya ta hajiya ta ni kunga hajiya ta, hajiya ta ohoo hajiya ta, ammi batasan sanda murmushi ya su6uce mata ba, har sai da dimple d’in ya motsa, wushiryar ta bayyana. Shima mashkhur murmushin jin dad’i yasa ammi dariya yayi tare da furta Alhamdulilah Hajiya ta fah tayi smile, gaskiya ammi nah bakya tsofa wai mene sirrin ne?, murmushi ammi ta saki tare da cewa au wai kai dan kaga na ajiye ka shine kake tinanin zan tsofa, to dududu nawa kake? Zaro ido mashkhur yayi tare da cewa haba ammi ki ajiye santalelan saurayi kamata 23 to 24, sanan kice nawa nake, gaskiya fa ni ammi ba yaro bane. Lalai mashkhur girman jiki ne kawai fa shiyasa kake ganin kanka saurayi koh? Murmushi yayi tare da d’aga kai alamun ehh. Hararasa tayi tare da cewa au ko kunya tama bakaji kake cemin ka zama saurayi, dariya yayi tare da cewa ai bada bakina na fad’a ba d’aga kai fa nayi. Girgiza kai ammi tayi tare da cewa wlh baka da dama ni dai bazan biye ma ba sake ni ina da abinyi, shima girgiza kai yayi makar yanda ammin tayi tare da cewa nima ina da bainyi fita fa zanyi yana gama fad’in hakan ya sake ta tare d kallan mudubi yana gyara hular sanyin sa. Ina zaka haka? Shiru mashkhur yayi sabida sam baya son yacewa ammi wajan cin abince zai je dan yanzu sai tace sai yaci na gida. Kawai gani yayi ammi tayi murmushi tare da cewa okay na gane inda zaka je shiyasa ka d’auki, wanka kenan? Cikin rashin fahimar in da ammi ta dosa yace, nifa ban gane abinda kike nufi ba, ina kike tinanin zani?, cikin kallan tuhuma tace wajan surukata mana!!! Cikin rashin gane maganar inda ta dosa yace ammi wacce surukar taki kike nufi bayan hajiya kaka kuma yanzu daga wajanta na zo nan ai. Okay tinda baka gane ba bari na futoma a mutum ina nufin ZANCE zaka ta qarasa maganar tana jifansa da kallan tuhuma. Sosai mashkhur ya had’e rai tare da cewa ALLAH ya sauwaqe naje wajan wata budurwa zance ya qarasa maganar yana ta6e baki. Au yanzu fa kace min ka zama saurayi kuma kaga in mutum ya zama saurayi sai ya nemo budurwa koh? Sake had’e rai yayi tare da cewa to ai ni ammi ba irin wannan saurayin nake nufi ba. Dariya ammi tayi harda riqe ciki, da sauri mashkhur yayi hanyar fita tare da cewa ni gaskiya ammi bana son irin zance nan nifa ba wani aure da zanyi barema nayi budurwa, dan haka sai na dawo. Har yasa kai zai fita yaji ammi tace hmm anaso ana kaiwa kasuwa. Da sauri ya jiyo ya kalle ta, ai bai san sanda dariya ta kubuce mai ba. dariyar kuwa ba qaramin kyau tayi mai ba dan sai da dimple d’in sa da wushiryar sa suka bayyana, da sauri yasa tafin hannu ya rufe fuska tare da juyawa ya fuce dq sauri, murmushi ammi tayi sabida tana sane tayiwa mashkhur zance budurwa, sabida tasan sam mashkhur baya so ace yada budurwa ko ayi mai zancan ta. Wani farin ciki ne ya lili6e ammi sabida duk sanda ta shiga damuwa ko 6acin rai, in dai ta kasance da d’anta mashkhur sai ya sata cikin farin ciki.......... Yauwa yau su Hallom ba complen d’in banyi typing da yawa ba...😂 yau full typing nayi muku harma da qarin layi biyu.😂🙌🏻 Ayi hutun mako lafiya.... sai kuma monday, ALLAH ya kai mu da rai da lafiya, Ameen🙏🏼. Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO 💜❤️💜 Typing........ *page 45* Wani farin ciki ne ya lili6e ammi sabida duk sanda ta shiga damuwa ko 6acin rai, in dai ta kasance da d’anta mashkhur sai ya sata farin ciki........... Mashkhur yana fita bai tsaya ko ina ba sai saban wajan cin abinan nan mai suna CALIDO. Coffee da snacks kawa yaci. ‘Yan mata kuwa sai kallan ta suke, sabida tsabar kyansa da tsaruwar sa, harma da masuyi mai sannu, amma mashkhur ko kallan su baiyi bah, daga qarshema daya gaji da nacin su tashi yayi ya fita daga calido d’in. Bayan ya futa super market ya wuce domin yin shopping, bayan ya gama shopping d’in gida ya wuce...... Misalin qarfe tara na dare ammi ta gama shiryawa tsaf domin zuwa part d’in dady da yake yau kwanan tane. Baki d’auke da sallama ammi ta shiga bedroom d’in dady hunaun ta riqe da tire d’in abinci. Cikin saki fuska dady ya amsa mata sallamar tare dayi mata sannu, ita ammi ciki sakin fuska ta amsa da yauwa. Sai da dady ya shiga wanka ya futo sannan suka fara cin abincin a tare. Bayan sun gama cin abincin hawa kan bed dady yayi ya zauna, itama ammin zama tayi a kusa da shi tare dacewa!! In ba damuwa inaso muyi wata maga?. Mai da hankalin sa dady yayi kanta tare da cewa inajin ki?. Gyara zama ammi tai tare da cewa dama akan maganar mai sunan babane, naga ka yanke mai hukunci tafiya qasar rasha karatu, amma sai nake ganin kamar hukuncin yayi tsauri, kuma kaga ya kusan gama karatun sa a Nigeria, yanzu in ya koma rasha ai kaga karatunsa zai dawo baya kuma za’a kashe kud’i a banza ne. Mamaki ne ya kama dady akan abinda ammi tace sabida yasan tunda take a duniya bai ta6a yanke hukunci akan mashkhur tasa baki ba sai yau. Ammi kuwa cigaba da magana tayi kamar haka!! Shine nake so dan Allah yaya na roqa masa al farka akan kayi haquri ka barshi ya qarasa makarantar sa tinda kaga saura shekara d’aya ya gama. Shiru dady yayi na wasu lokutan daga bisani ya sauke ajiyar zuciya tare da cewa!!! Gaskiya ammi sai da kiyi HAQURA,. Kuma nayi baqin cikin karo na farko kin roqe ni akan mai sunan baba kuma na kasayi miki, ina mai baki haquri. Shiru ammi tayi sabida tama rasa mai zata cewa dadyn. Dady kuwa cigaba da magana yayi da cewa ammi kinga in dai muka bar mashkhur ya cigaba da zama anan, zai iya illata mamana (zahar) kuma kinga in dai mukayi hakan bamuyiwa mamana adalciba, kuma kinga mamana amace a wajan mu bai kamata muyi hakan ba. Kingama har, nasa a kawo mai takaddun barin qasar dana makarantar da zai fara zuwa kuma an kawo min, yanzu maganar da nake miki na gama biyan maqudan kud’ad’en makaranta. Kuma nan da kwana biyar in sha ALLAH zai wuce rasha abinda nake so dake shine ki ringa yi mai addu’a kinga ke uwace yana buqatar addu’a ki. Girgiza kai ammi tai tare da cewa am!! Da sauri dady yasa hannu ya rufe mata baki tare da janyo ta jikinsa yana cewa kiyi shiru zomu kwanta dare yayi. Tofa tin daga ranar ammi take bin dady tana mai magiya akan yabar mashkhur ya zauna a Nigeria karya tafi rasha, amma ina dady yaqi amincewa, yau kwana uku kenan ammi tana yimai magiya yaqi yadda. Daga qarshe ma da ammi ta takurwa dady da magiya fishi yayi da ita ya dai na kulata, gaba d’aya, ko tayi mai abinci ma baya ci. hakan ne yasa ammi ta lalashi dady ta bashi haquri kuma tace mai ta amince da tafiyar mashkhur. Dady kuwa yaji dad’in hakan sosai, kuma yayi firin ciki shiya kullum yake qara son matar sa ammi, sabida sauqin kanta da biyayya ba kamar halima (momy) ba, da in aka gaya mata baji. Washegari.......... Baki d’auke da sallama ammi ta shiga d’akin mashkhur. Yana kwance yayi ruf da ciki yana danna laptop. Yana jin sallamar ammin da sauri ya mtsar da laptop d’in gefe ya miqe tare da amsa mata sallamar. Qarasawa bed d’in ammi tayi tare da zama akan bed d’in tana cewa amma dai mashkhur kasan bakyau kwanciyar ruf da jiki koh? Kwanciyar ‘yan wutace fa. Matsowa kusa da ita mashkhur yayi tare da cewa mantawa nai wlh ammi. Jijina kai ammi tayi tare da cewa to gaskiya ka kiyaye, banaso?, tom shikenan ammi in sha ALLAH zan kiyaye. Gyara zama ammi tayi suna facing d’in juna tare da cewa yauwa mashkhur dama inaso muyi wata maga ne?. Qara matsawa yayi gaf da ita tare da cewa tom ammi ina jinki. Zuba mai ido tayi tare da cewa mashkhur, nasan ka yarda da qaddara mai kyau da mara kyau a matsayin ka na musulmi. Karka manta duk abinda ya faru da bawa ALLAH ya riga da ya tsara hakan zai faru da bawansa, kuma komai sai da amincewar uban giji yake faru. Shiru mashkhur yayi yana sauraran mai ammi zata gaya mai haka, tun kafin ta gayamai me ke tafe da ita kawai yaji jikinsa duk yayi sanyi. Cigaba da magana ammi tayi kamar haka!! Dan haka mashkhur kayi haquri kayiwa mahaifin ka biyayya akan tafiya rasha nan kawai ka tafi. Gaban mashkhur ne ya yanke ya fad’i rass, sabida shi duk a tinanin sa dady ya haqura da tafiyar rasha nan, ashe ba haka zance yake ba. Jiki a sanyaye mashkhur ya kalli ammi tare da cewa amma ammi kin bawa dady haquri kuwa?. D’aga kai ammi tayi tare da cewa wlh mashkhur ba yanda banyi da dadyn ka bah akan yayi haquri da zuwa rasha nan amma yaqi. Dafa kafad’ar sa ammi tayi tare da cewa kawai kayi haquri ka d’auki wanna a matsayin kaddarar ka ,da kuma darasi akan abinda kayiwa ZAHRA. Murya a shaqe mashkhur yace yanzu ammi duk ADALILINTA wanan abun yake faruwa dani?. Haba mashkhur ka ringa yadda da qaddara mana ba wani ADALILINTA, hakan yake faruwa da kai dama ALLAH ya riga da ya tsara hakan, cewar ammi. Tagumi mashkhur ya raf tare da sunkuyar da kansa sabida har ga ALLAH baya san tafiyar rasha nan. Kwantar da murya ammi tayi tare da cewa haba mashkhur, ka kwantar da hankalinka, in sha ALLAH hakan ne zai zamar ma alkhairi, yanzu in kana cikin damuwa nima tayar min da hankali na zakai. Dagowa mashkhur yayi fuska ba annuri, yace tom ammi na ALLAH yasa hakan ya zama alkhairi. Yauwa mashkhur ko kai fah, dan ALLAH ka saki ranka kaji?, d’aga kai mashkhur yayi alamun tom, jan kumatunsa ammi tayi tare da cewa smile. Ba’a san ran mashkhur yayi murmushin ba kawai sabida ya kwantarwa da ammi hankalin shiyasa, itama murmushin tayi tare da bud’e mai hannuwanta biyu alamun suyi hugging. Jiki ba kwari ya fad’a jikinta suka rungume juna, haka ammi dai tai ta rarrashi mashkhur tana jansa da hira, har sai da zuciyar sa tayi sanyi. To fah mashkhur bai gama gazgata gaskiya tafiyar tasa ba sai da gaya dady ya dawo, yayi mai niqi-niqi siyayyar tafiya rasha, kuma ya bashi form d’in babbar makarantar rasha yace ya cike, nan fa hankalin mashkhur ya sake tashi. Bayan ya gama cike form d’in dady ya tura mai maqudan kud’i a account yace ya siya abinda yakae buqata, nan da kwana uku zai wuce rasha. To fah yanzu duk gida ya d’auka mashkhur nan da kwana uku zai bar qasar nan, masu alhini nayi masu kewa nayi masu kuka sunayi masu jimami sunayi. Abdul dai bai ji dad’in tafiyar da yayan sa mashkhur zai yi ba sabida suna qaunar junan su sosai, amma ina ba yanda abdul ya iya dole ya haqura..... Misalin qarfe goman dare (10:00 pm) mashkhur yana kwance akan bed yama rasa mai yake mai dad’i sai juye-juye yake. Abinda zai baka mamki da mashkhur she sabida tsabar taurin kai da kafiyar zuciya, har yanzu bai ta6a yin nadamar dukan zahra ba ko sau d’aya, sam baya nadama dukan zahra, sabida tsabar tsanar da yayi mata. Tinani kala-kala mashkhur yake a zuciyarsa, ba abinda zuciya take gayama face, kafin ya tafi rasha, ya d’auki FANSA akan zahra, sabida duk abinda ya faru ADALILINTA ne ya faru. Mashkhur ya kai wajan d’ayan dare (1:00 am) yana tunanin wana mataki zai d’auka akan zahra kafin yabar gidan ammi ina sam ya kasa samun idea. Runtse ido mashkhur yayi zuciya cika da baqin ciki, ya rasa idea da zai d’auki fansa akan zahra. Har mashkhur ya fara tinanin kawai yayi addu’a bacci ya kwanta. Kamar saga sama kawai mashkhur yaji wata idea ta fad’o mai. hannuwansa biyu yasa ya daki kan bed d’in da qarfi tare da cewa dat is good idea, wanna shine fansar da zan dauka akan yarinyar nan. Wani irin mugun farin ciki ne ya kama mashkhur nan da nan yaji zuciyar sa tayi sanyi, kamar ba abinda yake damun sa. Addu’a bacci yayi sannan ya rufe idon sa domin yin bacci, in dai mashkhur ya tuno fansar da zai d’auka akan zahra sai ya saki wani shi’umin murmushi, a haka har bacci ya kwashe shi. Ni kuwa amina bayero nace wanna wace kalar d’auka fansa mashkhur zai yiwa zahra haka? Ohoo.🤷🏻‍♀️ Washegari........ Yau mashkhur sai zagaya gidan yake duk in da yasa zai had’u da zahra sai yaje. Amma abin mamaki ya kasa samu yaga zahra, ita ka dai a ke6e. da yamma mashkhur yana saman bene daga part d’in su ya hango zahar sin dawo daga makaranta islamiya kuma tare da su haidar suka shigo, shiyasa ma baiyi yunqurin yi mata magana ba. Zahra kuwa sam batasan abinda zai had’a ta da mashkhur, tun sanda yayi mata dukan nan bata bari ko hanya su had’a. Toh wanin ranar dai haka mashkhur yay ta zagayansa amma bai had’u da zahra ba. Washegari....... Yau mah haka mashkhur ya d’inga zagaya gidan duk dan ya samu ganin zahra amma ina hakan ya faskara. Da Misalin qarfi biyar na yamma, mashkhur ya shirya domin zuwa guarden d’in gida koh zai samu zahar da yake yau alhamis ba makarantar islamiyya. Mashkhur yasan in basu da islamiyya zahra tana yawan zuwa guarden d’in tayi karatu. A hankula ya fara tafiya kamar wani mara gaskiya yana zagaya guarden d’in ko zai had’u da zahra,ai kuwa karaf suka had’a ido da dady yana zaune yana karatun jarida. Kalan juna suka shigayi can kuma dady ya mayar da kallansa kan jaridar ya cigaba da karatun sa. Shiru mashkhur yayi domin yasan har yanzu dady fushi yake da shi akan abinda yayiwa zahra ko maganar kirki basayi, koh ya gai dashi baya amsawa. Har mashkhur ya juya zai fita daga guarden d’in kawai sai yaji bai kyauta ba in yayi hakan dan haka jiki ba kwari ya qarasa wajan dady. Dai dai sai tun qabar dady mashkhur ya tsuguna., sai da mashkhur yafi minti biyar yana tsugune ba wanda ya yiwa wani magana a cikin su. Can kuma mashkhur ya fara magana murya a sanyaye!! Dady dan ALLAH kayi haquri, bazan iya jure ganin kana fushi dani ba. Shiru dady yayi mai bai bashi amsa ba, mashkhur kuwa sake qaryar da murya yayi tare da cewa dan ALLAH dady kayi haquri, ka dai na fushi dani wlh bana so naga iyaye na suna fushi dani kaga ALLAH mah sai yayi fushi dani. Dagowa dady yayi tare da kallan mashkhur d’in duk yabi ya marairai ce kamar wanda yayi nadama da gaskyan gaske. Dafa shi dady yayi tare da cewa yanzu kana nufin kayi nadamar abinda kayiwa mamana kenan?, shiru mashkhur yayi sabida har ga ALLAH bai yi nadamar abinda yayiwa zahra ba, ammah ba yanda ya iya dole ya d’agawa dady kai alamun ehh yayi nadama. Murmushi jin dad’i dady yayi tare da cewa yauwa mai sunan baba haka nake so in kayi laifi ka ringa nadama, dan bana son taurin kan nan naka. Murmushi ne yaso ya su6ucewa mashkhur domin yasan ba har zuciyar sa yake fad’in hakan ba kawai iya taku ne, irin nasa. Muryar dady yaji ta daki kunnan sa!! Yauwa mai sunan baba taso ka zauna a nan, dady ya fad’a yana nuni da 6angaran dama na kujerar da yake kai, wato yana nufin mashkhur ya zauna a kusa da shi. Ai kuwa ba musu mashkhur ya miqe tare da ya zauna a kusa da dadyn. Dafa shi dady yayi tare da cewa yanzu mai kake buqata,kasan dai gobe qarfe takawa n (8:00am) na safe jirgin ku zai tashi. Cizar le6e mashkhur yayi tare da cewa dady ba abinda nake buqata kud’in ma daka bani har yanzu basu qare ba. Jinjina kai dady yayi tare da cewa it’s okay, na bayar ai maka a.t.m d’in rasha kana zuwa sai ka fara amfani da shi na zuba maka kud’i a ciki, gyad’a kai mashkhur yayi tare da cewa nagode dady. Kallansa dady ya sake yi tare da cewa amma sai naga kamar da akwai abinda yake damun ka koh?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da kwanciya a kafad’ar dady yana cewa nifa dady ba abinda yake damuna kawai dai kewar kuce take damuna gani nake kamar bazan iya rayuwa ba kuba. Girgiza kai dady yayi cikin tausayawa tare da shafa sumar kansa yana cewa, no karka ce haka in sha ALLAH komai zai wuce kamar yau ne fa zakaje ka dawo, kuma duk shekara d’aya da rabi zaka ringa dawowa hutu kaji?. Daga kai mashkhur yayi tare da cewa hakane dady, kwanciya mashkhur ya sake yi ajikin dady, duk jikinsa yayi sanyi. Haka dady yay ta rarashin mashkhur har sai da yasaki jikinta sukai ta hira, mashkhur yaso ya koma cikin gida koh zai had’u da zahra, amma sam dady yaqi barinsa ya tafi. Sai magariba sanna suka tashi shida dady sukayi alwala, sanna suka wuce massalacin gidan, da yake lokacin da dady ya gina gidan har massallaci acikin gidan............. Misalin qarfe tara na dare, zahra da ilham suna d’aki a zaune suna hira, shi kuma ameer yana tsakiyar su akan bed yana bacci. Ilham ce tace zahra da zaman banzan nan da muke ya kamata fah mu tashi muyi hadda tunda bama jin baccin, kuma kinga har shafi biyu zamu bayan zuwa asabar. Da sauri zahra ta miqe daga kwanciyar da tayi, tare da cewa ai kuwa dai ilham gwara da kika tina min ni wallahi ma na sha’a fa. A tare suka shiga toilet suka d’auro al wala sanan suka futo, suna futow zama skayi sanna suka fara karatun Qur’an. Sai da sukayi wajan awa d’aya suna haddace shafi d’aya, yanzu sun gama harda shafi d’aya saura d’aya. Ilham ce tace gaskiya zahra na gaji kawai kizo mu kwanta zuwa gobe sai mu qarasa haddar, kinga yanzu fa har sha d’aya tayi ta qarasa maganar tana sauke idon ta akan agogan bango bedroom d’in. Girgiza kai zahra tayi tare da cewa ni dai gaski bana jin bacci sai na qarsa shafin nan sanna zan kwanta. Miqewa ilham tayi tana hamma tare da cewa gaskiya ni dai kwanciya zanyi bacci nake ji zuwa gobe ko bayan nayi sallar asuba na qarasa, daga haka ilham ta ajiye Qur’an d’inta a qaramar drowar, sanna ta kwanta tayi addu’a bacci. Zahra kuwa cigaba da karatun ta tayi cikin kwanciyar hankali. Sai wajan qarfe sha d’aya (11:00 pm) zahra ta idar da haddar da takeyi, rufe qur’ani tayi, sanna taje ta ajiye shi, har zata kwanta taji tana jin yunwa, sabida yau bataci abincin dare ba sakamakwan ammi tuwan alkama tayi kuma zahra sam bata cin towan alkama, in dai ammi tayi sai dai ta dafa mata wani abinci ko kuma ita zahra ta dafa indomin, kuma gashi yau zahra bata samu ta dafa indomin ba, zahra ji tayi bazata iya jurewa ba, dan haka ba 6ata lokaci ta nufi cikin domin samarwa kanta abinci da zata ci........ Mashkhur........... Misalin qarfe goma da rabi na dare (10:30 pm) mashkhur yana kwance yana juyi akan bed d’in sa duk yabi ya damu, yama rasa mai yake mai dad’i sabida bai had’u da zahra ba ya d’au fansar abinda tayi mai, kuma gashi zuwa gobe da safe zai bar gidan. Haka dai mashkhur yayi ta juye-juye akan gado, yana tinanin menene mafuta?. Can kuma yaji cikinsa yana murd’awa sakamakwan yunwar da yake ji. Sai yanzu mashkhur ya tina da wani abinci mah sabida rabansa da abinci tun breakfast d’in safe, kuma shima ba wani abincin kirki yaci ba. Duba agogon wayarsa da take kusa da shi mashkhur yayi domin ganin qarfe nawa?. Yanzu misalin qarfe sha d’aya da minti biyar (11:05 pm) jiki ba kwari mashkhur ya miqe domin samawa kansa abincin da zai ci, dan yunwa karda ta illa tashi. Qarasawa bakin fridge yayi tare da bud’ewa domin samun abinda zai ci. Abin takaici duk lemuka da youghurt d’in fridge harma da kayan marmari, duk sunyi qanqara, wani siririn tsaki ya ja tare da kama hanya ya fuce daga bedroom d’in. Yana fita daga bedroom d’in sa fucewa yayi daga part d’in nasu gaba d’aya, ya wuce part d’in ammi domin yaje ya zubo abinci. Ai kuwa mashkhur yaci sa’a lokacin da ya je qofar part d’in ammi a bud’e ya same qofar dan haka ba 6ata lokaci ya kutsa kai yana shiga bai tsaya ko inaba sai qofar KICIN. A dai dai lokacin zahra ta gama had’a cornflakes da madara ta ruqo qaramin tangaran d’in data had’a cornflakes d’in ta kamo hanyar futa. Karaf idan ta ya sauka akan mashkhur da yake qoqarin shigowa kicin d’in, ga bantane ya fad’i rass. Mashkhur kuwa yana d’agowa sukayi 4 eyes da zahra, shima ji yayi gaban sa ya fad’i rass harda rufe idon sa ya bud’e koh gizau take mai amma ina itace dai. Zahra kuwa tini gumi ya tsinke mata jikinta sai wani rawa yake sabida tsabar tsoro tama kasa motsawa bare ma tayi tinanin fita daga kicin d’in. Sunfi wajan mimti biyar suna kallan kallo, kowa da abinda yake saqawa a zuciyarsa. Mashkhur ne ya katse shirun da cewa!! sannu fa, ya fad’a fuska ba annuri. Gaban zahra ne ya sake fad’uwa, in banda INNALILLAHI ba abinda take furtawa azuciyarta. A hankula mashkhur ya fara nufo in da zahra take tsaye. Ganin mashkhur yana qoqarin nufo ta hakan ne yasa zahra ta ringa ja da baya da baya, sabida tsabar tsoro har sai da zahra ta saki tangaran d’in cornflakes d’in hanunta ya fad’i qasa ji kake tass. tangaran d’in ya fashe a qasa, mashkhur kuwa tsallake tangaran d’in yayi tare da cigaba da binta................ Tofah nikuwa amina bayero nace mai mashkhur zaiwa zahra haka?🙆🏾‍♀️ Ohoo 🤷🏻‍♀️ Ina taya d’aukakin ‘yan Nigeria murnar samun saban shigaban qasa, da kuma governors ALLAH ya taya ruqo kuma yasa muga canji, bakamar tsohuwar gamnatin baba buhari ba. Allahuma Ameen..... Ina yiwa mutanan kano state wato ‘yan kwankwasiya congratulations 🎉🎊🎈 abba gida-gida ya zama governor. Tom ALLAH ya taya ruqo kuma yasa kayi mana adalci Allahumma Ameen.🙏🏼 ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 My WhtsApp Number 08142246343. Free book Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILIN” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing............. *page 46* Tangaran d’in ya fashe a qasa, mashkhur kuwa tasallake tangaran d’in yayi tare da cigaba da binta....... Yana binta tana sake ja da baya, ai zahra bata an kareba kawai taji ta biqe da bangon kicin d’in alamun tazo qarshan kicin d’in, bazata iya cigaba da ja da baya bah. Ganin mashkhur ya na nufota ya kusan qarasowa in da take hakan ne yasa ta rintse idonta sosai, tana sauke nunfashi da qyar, gumi kuwa duk yabi ya jiqa mata jiki. Mashkhur kuwa bai tsaya ba sai da yazo gabb da ita. Hankalin zahra ya sake tashi saka makwan yanda taji saukar nunfashi mashkhur akan face d’inta. Mashkhur kuwa sosai abin ya bashi mamaki sabida tsabar tsoro irin na zahra tun kafin ma satan mai ke tafe da shi, ta tsorata. sosai mashkhur yake kallan fuskar zahra yana jin tsana zahra tana qaruwa a zuciyar ta, gabb da fuskarta ya kara tasa fuskar ta yanda suna iya jiyo sautin nunfashi junan su. Bakin sa ya bud’e tare da hura mata iska a fuskar ta. Da sauri zahra ta ware idon ta cikin tsoro da mamaki, ai kuwa karaf suka 4 eyes. Da mamakin zahra wani shi’umin murmushi taga mashkhur ya sakar mata. Abin ba qaramin mamaki ya bawa zahra ba tinda take da mashkhur a duniya bai ta6a yimata murmushi ba sai yau. Iskar da ya sake hura mata a fuskar tane ya dawo da ita daga tinanin data tafi. Da sauri ta kalle shi baki na rawa tace da! da! Dan ALLAH ya! ya! ya!, dasauri ya d’ora hanunsa akan le6an sa yana cewa shiiiiiiiiiiii, a alaim tayi shiru. Kwallace ta taru a idan zahra jikinta sai rawa yake gashi ya takure ta yana gaf da ita ba halin guduwa. Sake sakin wani shi’umin murmushi mashkhur yayi saka makwan ganin zahra duk tabi ta razana. Magana ya farayi kamar rad’a bakomaii yake cewa ba face, haba mene na kuka kuma? Tingafin ma kisan meke tafe dani?. Cikin muryar kuka zahra tace dan ALLAH yaya mashkhur kayi haquri karka sake duka na wlh bada sani na fasama laptop ba. D’an zaro ido mashkhur yayi alamun mamaki tare da cewa au ai ni nama manta da zancan laptop d’in da kika fasamin. Shiru zahra tayi tana tantamar abinda mashkhur ya fad’a mata. Iska ya sake hura mata a fuska sabida ta dawo daga tinanin da ta tafi. Da Sauri zahra ta dawo daga tinanin da ta tafi, kin masan meke tafe dani kuwa? Giriza kai Zahra tayi alamun aa. Murmushi mashkhur ya saki tare da cewa it’s okay, ki kwantar da hankalinki ni ba dukan ki zanyi ba sabida ba shine a gabana ba. Da sauri zahra ta sauke ajiyar zuciya tare da cewa da gaske ba dukana zakai ba?. ehh mana ya qarasa maganar yana kashe mata ido d’aya. Shiru zahra tayi sabida har yanzu tsoransa take ji. Matsawa baya mashkhur yayi sabida ya gaji da facing d’in zahra da yake sabida tsabar tsanar ta da take nunkuwa a zuciyar sa. Itama zahra ajiyar zuciya ta saki tare da sauke nunfashi sabida dama can bataji dady abinda yake mata, duk sai taji wani iri, kawai dai dan yayan tane kuma tanajin tsoran sa, amma da wani ne bazata bari yayi mata hakan ba. Gyaran murya mashkhur yayi tare da cewa kawai inaso ne na sanar dake abu mai MAHIMMANCI da ya kamata ki sani. Yana gama maganar ya qarasa fridge ya bud’e tare da dakko juice, bayan ya d’akko juice d’in wajan ajiye cup ya nufa ya d’akko cup d’in tare da tsiyaya juice a cup sanna ya d’auka ya fara sha. Zahra kuwa mamaki ne ya kamata wata maganamai mahimmanci mashkhur zai gaya mata hakane? Wannan wace magana ce mai mahimmanci da bawanda zai gaya mata sai mashkhur. D’agowa tai ta kalle shi shima ita yake kallo hannun sa rige da cup d’in juice. Murya a sanyaye zahra tace yaya mashkhur wannan wace magana ce haka?. Kawar da kansa yayi daga kallanta tare da cewa ki kwantar da hankalinki zama kisan ko mene. Shiru zahra tayi tana sairaran mai zai ce. Maganar sace ta daki kunnan ta, cewa yayi! Nasan zaki mamaki taya akai na tsane ki koh? Bana qaunarki kullum a cikin hantararki nake da kyararki, na ware ki ke kad’ai a cikin gidan nan na nuna mika karan tsana koh. Da sauri zahra tace ehh hakane yaya mashkhur ina mamakin hakan, tabbas nasan da akwai abinda yasa ka tsaneni, dan nasan ba ta yanda yaya zai tsani qanwarsa uwa d’aya uba d’aya batare da wani laifin ba. Murmushin qeta mashkhur yayi tare da cewa harda sauri haka ai dama kin bari kin gama jin mai zan gaya miki kafin ki yanke hukun ci. Shiru zahra tayi sabida sam takasa ganewa mashkhur. Ajiye juice d’in yayi tare da qarasowa in da take tsaye suna facing d’in juna. Qwara kuwa gaskiya kika fad’a ba ta yanda za’ai d’an uwa ya tsani ‘yar uwar sa, ba tare da wani kwakwaran dalilin ba, musamman ma ni da nake son qanne na, kuma nake ganin duk abinda sukayi min bazan ta6a iya rabuwa da suba. Shiruwa zahra tayi tana sauraran abinda mashkhur yake cewa. Cigaba da magana yayi kamar haka!. Kin san dae halina sam bana son mutane su ringa zuwa gidan nan, kuma ko baqi akayi a gidan nan bana iya sakewa, sabida ni sam banasan hayaniya da kuma na ringa tammali da wanda ba ‘yan uwana ba?. D’aga kai zahra tayi alamun eh kuma tana mamakin mai ya kawo wannan maganar. Mashkhur kuwa cigaba da magana yayi da cewa!! to kinga wanda nasan ASALINSU ma bana son tarayya dasu bare mah WANDA basan daga ina suka FUTOBA. Da sauri zahra tace to yaya mashkhur mai ya kawo zan can nan kuma?. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa ai gwara na fara yimiki bayani ta yanda zaki fi fahimtar zancan. Cigaba da magana yayi da cewa bakomaii ne ysa kikaga ina nuna miki qiyayyan nan ba face ke ba JININA bace!. Da sauri zahra ta zaro idan ta tana cewa yaya mashkhur ban fahimci me kake nufi ba?. Jinjina kai yayi tare da cewa ina nufi ke ba ‘yar GIDAN NAN bace, bugu da qari ma ba ammi da dady bane suka HAIFEKI. zahra kuwa ji tayi nunfashin ta ya tsaya cak sabida tsabar furgici da razani. Murmushin jin dad’i mashkhur yayi tare da cewa yanzu kinji dalilin da yasa na tsane ki ko?. Yana gama fad’ar haka ya kama hanyar fita. Da sauri zahra ta dakatar da shi da cewa haba yaya mashkhur yanzu dan ka tsaneni shine zakace ni ba ‘yar gidanna bace kuma ba ammi da dady bane iyayae na? To idan basu suka haife niba su waye iyaye na. Da sauri mashkhur ya juyo yana kallanta tare da cewa da ki yadda da kuma karki yanda keki yiwa kanyi ni dai nasan na tameki na gaya miki gaski, dan karma ki qara sakin jikin ki kiga dady yana nuna miki kula ki zata kece ‘ya mafi soyuwa a gare shi. Kuma zance suwaye suka haife ki, bansani ba, ko da yake ma ai ko su ammi da dadyn ma basu sani ba, kamar dai naji momy tana cewa wai a TITI mamanki tabawa hajiya kaka sadakar ki ya qarsa maganar yana ta6e baki. Murya na rawa zahra tace wlh yaya mashkhur bazan ta6a yadda da maganar nan ba, ko ka manta nida ilham aka haifemu ‘yan biyu ko kuma kana nufin nida ilham d’in duk ba’a gidan nan muke ba. Wata shi’umar dariya mai sauti mashkhur yayi tare da cewa to kada ALLAH yasa ki yadda mana. Inma banda rashin hankali irin naki taya zakice wai ke da ilham ‘yan biyu ne, to bari kiji ilham ‘yar gidan nan ce ammi da dady ne suka haife ta, ko bakiga muna yanayi da ita bane?. Shiru zahra tayi dan yanzu tama rasa mai zata cewa mashkhur, kokwanto take mashkhur da gaske yake ko kuwa?. Muryar sa ce ta bigi kunnan ta yana cewa, amma bari na tai maka miki ta yanda za’ai ki fahimci abinda nake nufi koma ki gasgaza zance dana ce miki. Kije mudubi kitsaya ki kalli kanki sai ki tantace dawa kike kama a gidan nan kina kama dani ko kuwa kina kama dasu Abdul, kuwa kina kama da ammi ko dady, hardai kikaje kikaga kina kama da d’aya daga cikin ‘yan gidan nan to ki yarda ke ‘yar gidan nan ce kuma qarya nake miki, in kuma kikaga bakya kama dasu to ki yarda da magana ta tacewa ke ba d’aya daga cikin a halin gidan nan bace. mashkhur yana gama fad’in hakan ya fuce yana sakin mirmushin saman nasara shi yama manta da wani abincin da yazo nema, ya wuce part d’in su. Yana fita kuwa zahra ta silale qasa tai zaman da6aro, nunfashi yana qoqarin d’auke mata, tanaso ta qaryata maganar da mashkhur ya gaya mata amma ina zuciyarta ta kasa bata dama. Zahra ta shiga matsanincin tashin hankalin da tinda tazo duniya bata ta6a shiga ba. Zahra tafi awa d’aya tana zaune anan ta kasa ko kwakwaran motsi. Sai wajan qarfe sha biyu na dare (12:00am) sanna ta rarrafa da kyar ta wuce d’akin su. Tana shiga d’akin su ta zauna akan bed tana mai da nunfashi kamar wanda tayi ‘yar tsere da zaki. Da qyar zahra ta miqe sabida sarawar da kanta yake mata mudubi ta nufa dan ta tabbatar da maganar da mashkhur ya gaya mata. Tana isa bakin mu dufin ta fara duba fuskarta, amma ina bata tantance dawa take kamaba saka makwan ba wani hasken arziki, da yake glob din light blue ne bashi da wani gaske. Tayi tinanin ta mayar da hasken d’akin white, amma tana tsoran kar ilham ta tashi, dan tasan tana kunna gasken bedroom d’in ilham zata tashi. kuma bataso ta san abinda ya faru tsakaninta da mashkhur har sai ta tabbatar da maganar mashkhur gaskiya ne. Jiki ba kwari zahra ta juya ta koma kan bed ta kwanta zuciya ciki da baqin ciki. Fulo ta jawo ta rungume shi tana ta sauke ajiyar zuciya sabida sam tama kasa kuka. Addu’o’i zahra ta shiga yi tana qar yata abinda mashkhur ya gaya mata a zuciyar ta, hakan da tayi yasa zuciyar ta d’an yi sanyi. Haka zahra tai ta addu’a har sai wajan qarfe biyu da rabi na dare (02:30 am) ta samu tayi bacci shima ba wani bacci mai d’adi tayi ba kawai bacci takai ci ne.................. 6angaran mashkhur kuwa yana shiga bedroom d’in sa ya saki wata siririyar qarar farin ciki da samun nasara tare da daka wani uban tsalle ya fad’a kan gado. Mashkhur wani uban farin ciki ne ya mamaye shi, yanzu ji yake duk duniyar nan tayi mai dad’i ba abinda yake damunsa, zuciyarsa fasss yake jinta. Juyi kawai mashkhur yake akan bed d’in ga sanyi a.c da yake dukan sa kawai yaji duniyar tayi mai dad’i, dan yanzu ma kwata-kwata baya storan tafiya rasha, harma ALLAH-ALLAH yake gobe tayi jirgin su ya d’aga rasha, yaje can ya fara SABUWAR RAYUWA, daga haka bacci mai dad’i ya kwashe mashkhur............. Washegari gari......... Tun da asuba mutan gidan suka tashi suna shirya-shiryan tafiyar mashkhur. Zahra kuwa da kyar ta tashi ta iya sallah tana idar da sallar ta sake narkewa akan gado zuciya cike da damuwa. Yau duk yaran gidan bazasu makaranta ba sabida zasu raka yayan su mashkhur airport. Mashkhur ma zuciya cike da farin ciki ya tashi, bayan yayi sallar asuba yaciga da shirn tafiya. Misalin qarfe bakwai na safe (07:00 pm) kowa ya gama shiryawa domin tafiya airport. Ammi tayiwa mashkhur nasiha sosai da sosai hajiya kaka mah haka, dady ma sosai ya yiwa mashkhur nasiha akan sabuwar rayuwar da zai fara. Ba bata lokaci masu rakiya suka fara shiga motoci domin yin rakiya. Dady, momy,abdul, ilham, rukee, ruma, sune wanda zasu raka mashkhur domin zuwa airport. Ammi da hajiya kaka kuwa suna gida, zahra da ammer kuma suna kwance a gado, zahra tana cikin baqin ciki da damuwa ameer kuwa yana ta sharar baccin sa. Haka motacin suka fita a jeri suka kama hanyar airport, 6angaran mashkhur kuwa zuciyar sa fass ba abinda yake damun sa har ALLAH-ALLAH yake su qarasa airport d’in. Lokacin da suka qarasa airport d’in jirgin yana gaf da tashi, dan haka su dady basu 6ata lokaci wajan sallama da mashkhur ba, abdul kuwa har hawaye sai da yayi suka rungume junan su. da qyar suka saki junan su shima mashkhur bai ji dad’i rabuwarsa da d’an uwansa abdul ba. Mashkhur bai dad’e da shiga jirgin ba, ya tashi. Haka su dady suka kama hanyar gida jikin su duk yayi sanyi. Zahra...... 6angaran zahra kuwa su ilham suna fita ta miqe da kyar jiki ba kwari. Mudubi ta nufa tare da zama a kujerar mudubin. Sosai ta tsurawa kanta ido dan ta tantace abinda mashkhur ya gaya mata. Gabanta ne ya fad’i rass lokacin da ta gama kallan kansa a mudubi, tinda take 6ata ta6a tinanin bata kama da kowa a gidan nan ba, ko dai dan sabida ita farar fatace kamar ‘yan gidan shiyasa bata fahimta ba?. Sai a Lokacin wasu zafafan hawaye suka shararo mata, magan ganin mashkhur ne suka shiga fad’o mata d’aya bayan d’aya. Wani kukane mai qarfi ya kwace mata, hankalin zahra ya tashi nesa ba kusa ba. Nikuwa amina bayero banga lefinki ba zahra ko ni akace min ba ‘yar gidan mu bace ai hankali na sai ya tashi.😢🙆🏾‍♀️ Kuka take sosai wanda hakan har sai da ya tashi ammer daga bacci. Shima kukan ya farayi yana cewa!! Aunty zahra kizo ki sauke ni daga kan gadon na gaji. Amma ina zahra bama tasan ammer yana yi ba haka ammer ya qaraci kukan sa ya gama. Ammer da zahra sunfi awa d’aya a wannan yanayin kafin su dady su dawo. Da sallam ilham ta shigo d’akin fuska babu walwala sabida rabuwar da sukayi da yayan ta mashkhur. Mamaki ne ya kama ilham ganin zahra ta kifa kanta a mudubi tana kuka cikin da shashiyar murya, shima ameer yana kan bed yana ajiyar zuciya alamun yayi kuka. Da sauri ta qara inda zahra take ta dafa ta tare da cewa zahra me ya faru ke da ammer ku ke kuka? Shiru zahra tayi batare da tabawa ilham amsa ba. Ameer kuwa yana ganin ilham ya cigaba da kuka tare da cewa ilham kizo ki sauke ni. Da sauri ilham ta qarasa kan bedroom d’in tare da sauke ameer daga kan bed d’in, tana sauke shi ya fuce daga bedroom d’in. Ilham kuwa komawa tai wurin zahra tare da cewa haba zahra yanzu sai ki zauna kita kuka a d’aki ke kad’ai pls ki gayamin mai aka yimiki, kokuwa dai sai na kira miki yaya abdul ne?. D’agowa zahra tayi Fuska jiqe da hawaye, ta kalli ilham tare da cewa dan Allah ki rabu dani ilham pls. Cikin mamaki ilham tace zahra ni kike cewa na rabu dake koh? Ta qara maganar tana nuni da kanta fuska cike da mamaki. Shiru zahra tayi mata batare da ta bata amsa ba, murya a sanyaye ilham tace shikenan zahra tinda baki d’auke ni yanda na d’auke ki ba, kinsai dai duk duniya ke nake iya gayawa damuwata kema ki gaya min taki amma sai gashi yau kin juya min baya, ilham tana qarasa maganar ta juya zata futa rai a 6ace. Da sauri zahra ta ruqo hanun ilham, rai a 6ace ilham tace dallah sakar min hanuna. Zahra kuwa riqe hanun ilham tayi gam tare da sake fasa wani saban kukan. Jike a sanyaye ilham ta juyo tare da dafa kafad’ar zahra tana cewa haba zahra kukan nan naki yana tayar min da hankali dan ALLAH ‘yar uwata ki gayamin me yake damun ki kinga duk duniya baki da ‘yar uwar data fini, nima bani da wanda ta fiki, ta qarasa maganar idonta ciki da kwalla. Da kyar zahra ta tsagai ta kukun da take murya tana rawa tace ilham ashe ni ba ‘yar GIDAN NAN bace ba?. Razana ilham tayi tare da cewa haba zahra wanan wace irin magana ce, to in ke ba yargidan nan bace ai nima ba ‘yar gidan bace. Wasu hawaye ne mai zafi suka sake zubowa zahra, cikin shasheqar kuka tace Wallahi ilham da gaskiya nake miki ke ‘yar gidan nan ce amma ni ba ammi da dady bane suka HAIFENI. Wani razanan nan kallo ilham ta watsa mata tare da cewa gaskiya zahra bansan wanna shirman anya kwakwalwar ki bata samu matsala ba?, dan gaskiya daga gani kina buqatar ganin likita. A zuciye zahra ta miqe cikin 6acin rai tace haba ilham wai ya zan ringa gaya miki magana bakya yadda ne?, itama ilham d’in cikin fad’a tace tom akan mai zan yadda da shirman ki. A zuciye zahra ta janyo hanun ilham, tare da tsayar da ita a bakin mudubin, tana cewa!! Ilham ki kalle ni sanan ki kalli kanki ki a mudubi dan ALLAH ki gayamin muna kama da ke? Ko kuma ki gaya min ina kama da d’aya daga cikin ‘yan gidan nan? Ko kuma ina kama da dady ko ammi?. Sosai ilham ta tsaya ta qarewa kanta kallo ita da zahra, tabbas ilham ta fara jiyo qam shin gaskiya maganar zahra sabida ko ta hanci basa kama, kuma zahra bata kama da kowa a gidanan tinda ilham take bata ta6a kula da hakan ba sai yau. Ilham kuwa bata tsaya bawa zahra amsa ba ta fuce da gudu daga bedroom d’in. Ilham bata tsaya ko ina ba sai falon ammi da duk mutan gidan suka baje suna mai da maganar tafiyar mashkhur. Ammi ce ta kalle ta tare da cewa ilham mene haka kika tawo a guje lafiya?. Bata tsaya bawa ammi amsa ba tace dady hajiya kaka ammi da gaske wai zahra ba ‘yar GIDANNAN BACE?. Mumunar fad’uwar gaba ce ta samu dady da hajiya kaka da kuma ammi harma da abdul da yake gefe. Momy kuwa murmushin mugunta ta saki d’an ko ba’a fad’a mata ba tasan mashkhur ne ya fad’a wa zahra, dama kuma ranar da momy take jira kenan tazo. Sukuwa sauran yaran gidan mamaki ne ya kamasu. Duk falon yayi shiru ba wanda yayi magana. Muryar ilham ce ta sake karad’e kunnuwan kowa, cewa tai, dady kenan da gaske ne zahra ba ‘yar gidan nan bace?. Wata razananiyar tsawa dady ya dakawa ilham! Kee ilham bana san rai nin wayo uban waye ya gaya mike cewa zahra ba ‘yar gidan nan bace?. Jiki yana rawa ilham tace wlh dady zahra ce ta gaya min da bakin ta yanzu ma haka tana zaune a d’aki tana kuka. Nan fa su ammi da hajiya kaka harma da abdul ido ya fara raina fata, dady kuwa dakewa yayi tare da miqewa ya nufi bedroom d’in su zahran. Suma su ammi da sauran yaran gidan harma da momy bayan dady suka bi dan idon su ya gane musu gaskiya zancan. A durqushe dady ya samu zahra tana ta rafsa uban kuka. Yana qarasawa kusa da ita suma su ammi da yaran gidan suka fara shigowa d’akin. Tsugunawa dady yayi tare da dafa kafad’ar zahra yana cewa mamana mene haka ne?, duk wanda yace miki ke ba ‘yar gidan nan bace to wasa yake miki, amma ke ‘yar gidan nan ce kuma ‘yata ce ta cikina, kuma ammi ce ta haifi ki kamar yanda ta haifi su Haidar. Cikin shasheqar kuka zahra tace dady mai yasa kuke 6oye min GASKIYA ne?, wallahi dady ni yanzu nasan ba ‘yar ku bace. Tsawa dady ya daka mata wanda sai da ta firgita ta, karo na farko kenan a duniya da dady ya ta6a dakawa zahra tsawa kenan. Wai uban waye ma ya gaya miki cewa ke ba ‘yar gidan nan bace, dady ya fad’a rai a 6ace, cikin rawar murya zahra tace yaya MASHKHUR ne. Har ammi da hajiya kaka suna had’a baki wajan yin salati. Dady kuwa dakewa yayi tare da cewa to qarya yake miki ai kinsan mashkhur bakwa shiri dashi shiyasa ya gaya miki haka, kiyi haquri kinci mamana. Ciki kuka zahra tace dady kawai ku gayamin su waye iyaye na? Dan a halin yanzu nasan baku kuka haifeni ba. Ji kake tasss tasss wasu kyawawan maruka har guda biyu dady ya sakarwa zahra tare da cewa mamana ashe baki da hankali? Harni zan gaya miki magana kice faki yadda ba, sai maganar wancan mara mutunci wato (mashkhur) zaki yadda da ita?.shiru d’akin yayi babu mai magana sabida kowa ganin lamarin yake kamar al mara, dan wasu daga cikin suma tinanin suke anya ba mafarki suke ba............. Now book on 2023 [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA 💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing........... *page 47* Shiru d’akin yayi babu mai magana sabida kowa ganin lamarin yake kamar al mara, dan wasu daga cikin suma tinanin suke anya ba mafarki suke ba................ A zuciye dady ya tashi ya fuce daga d’akin, a cikin zuciyarsa yana Allah wadarai da mugun hali irin na mashkhur. Haka kowa ya ringa silalewa yana barin d’aki one by one, har abdul shima fita yayi sabida yasan in dai ya tsaya rarrashi zahra dole tayi mai tambayar wacece ita? Shikuma bazai iya gaya mata ba. Bedroom ya rage daga faruq sai haidar sai kuma ilham, hatta su ruma sun fice suda mahaifiyar su momy. Haidar ne ya qarasa gaban zahra jiki a sanyaye yana rarrashin ta. Duk su ukun rarrashin zahar suke, akan tayi haquri ba gaskiya yaya mashkhur ya gaya mata ba, amma ina zahra ko kallo bata ishe suba. Da suka takura mata da magiya mah a fusace ta daka musu tsawa tare da cewa su rabu da ita. Dukkan nin su sunji tsoran yanda lokacin d’aya Zahra ta cansa harda tsawa, ita da bama ma abociyar fad’a face. Jiki a sanyaye suma suka fuce daga d’akin ilham ce kad’ai ta rage a bedroom d’in, su faruq da haidar duk sun fita. Haba zahra dady ya gaya miki cewa ba gaskiya bane amma kwata-kwata kinqi yanda wai sabida mai kike haka ne, ke ma dai kinsan halin yaya mashkhur, cewar ilham da take zaune a gefan zahra. Ido jajir zahra ta d’ago cikin tsawa tace dallah ki rabu dani bana san surutun banzan nan pls ilham ki tashi ki futa. Jiki ba qwari ilham tabar d’akin, fuskar cike da hawaye. Ilham tana fucewa zahra ta sawa d’akin key tare da dawowa kan bed ta cigaba da kuka mai cin rai. To yau fa zahra wuni tayi a d’aki tana kuka, kuma gashi taqi bud’e d’akin magiyar duniya ammi da hajiya kaka harma da sauran yaran gidan suka yi mata amma ina taqi bud’e wa. Abu kamar wasa har goman dare zahra taqi bud’e d’akin, hakan ne yasa ammi ta wuce part d’in dady domin sanar da shi mai ke wakana. Tana shiga part d’in dady taga dady ya raf ka uban tagumi ya tafi duniyar tinani. Sai sallama ammi take kwad’a wa dady amma ina bai mai san tana yiba. Jiki ya sanyaye ammi ta qarasa kusa da Dady ta zauna, tare da dafa kafad’ar dady tana cewa yaya Abubakar?. Firgigit dady ya dawo daga dugan tinanin da ya tafi. Ammi kuwa bata tsaya 6ata lokacin ta wajan tambayar dady abinda yake damunsa ba , dan tasan akan matsalar zahra ce. Murya a shaqe ammi tace yaya Abubakar tun d’azu fa zahar ta shiga d’aki ta kulle sai kuka take kuma taqi bud’e wa. Ajiyar zuciya dady ya sauke tare da cewa hmm dama nasan hakan zata faru d’an haka ku rabu da ita kawai. Cikin mamaki ammi ta kalle shi tare da cewa mu rabu da itafa kace yaya Abubakar? D’aga kai dady yayi alamun eeh. Haba yaya ko abincin safe ba bataci ba taya zamu kyale ta?, kallan ta dady yayi tare da cewa ammi bari kiji mamana tana da haquri sosai, amma yau tai fishi da zuciya sosai, ni nasan bazata ta6a bud’e qofar nan ba, dan haka ku rabu da ita zuwa gobe in ta wuce, kuma zancan abincin da kike magana bazata ta6a iya cin abinci a wannan halin ba. Shiru ammi tayi dan bata da tacewa. Cikin rararunar murya dady ya cigaba da magana da cewa!! amma mai sunan baba sam bai kyauta mana ba ban ta6a tinanin rashin mutuncin sa ya kai haka ba sai yau, yanzu dama sai da ya gayawa mamana maganar da akayi shekara da shekaru ana 6uye mata? Dady ya qarasa maganar kamar zai zubar da hawaye. Ammi kuwa tini hawaye sun wanke mata fuska, cikin murya kuka tace wlh sam ban ta6a tinanin mashkhur zai mana haka ba yanzu ashe bai haqura ba sai da ya 6allo mana ruwan da bazamu iya tsayar da shiba. Cigaba da magana ammi tayi cikin kuka! To yanzu kuma gashi bamu da amsar da zamu bawa zahra in ta qara tambayar mu suwaye IYAYANTA. Da sauri dady yace it is okay ki yi haquri kinji ki dena kuka in sha ALLAH komai zai zo mana da sauqi, yanzu ki tashi ki je, kicewa kowa yaje ya kwanta ita kuma ilham da ameer sai suje bedroom d’in ki ko wajan hajiya su kwanta kafin gobe muga abinda ALLAH zai yi. Jiki ba kwari ammi ta shiga toilet ta wanke fuskar ta sanan ta bar bedroom d’in. Tana zuwa ta tarar da hajiya kaka da yarin gidan sunyi jigum-jigum suna yiwa zahra magiya ta bud’e qofar, mu samman ma abdul da ilham da kuma hajiya kaka wanda hankalinsu yafi na kowa tashi a gidan. Da sauri ammi ta qaraso tare da cewa abdul faruq haidar ku tashi ku tafi 6angaranku ku kwanta, da sauri abdul ya kalleta zai yi magana, itama ammi da sauri ta katse shi da cewa abdul bana son musu kawai ku tashi ku tafi. A ala dole abdul ya tafi kawai dan bazai iyayiwa ammin musu bane shiyasa, suma su faruq d’in haka sukabi bayan abdul d’in hankali a tashe. Mai da kallanta wajan hajiya kaka tayi tare da cewa hajiya kije ki kwanta dare fa yayi, fuska ba walwala hajiya kaka tace haba maryam ta ina zan iya bacci mai sunana tana cikin halin nan?.Dan Allah hajiya kije ki kwanta kafin gobe kin sai dai ko ma kin tsaya a nan zahra bazata bud’e ba, haka dai ammi tai ta lala6a hajiya kaka har ta haqura. Ammi mai da Kallanta kan ilham tayi tare da cewa ilham kema kibi hajiya ke da ameer ku kwanta, ba musu ilham taja hanun ammer domin subi hajiya kaka, amma qiri qiri ammer yasa kuka wai shi a wajan Aunty zahra zai kwana, hakan ne yasa ammi tace ta rabu da shi ita ta tafi. Haka ilham ta fi bayan hajiya kaka fuska ba walwala kana ganin ilham zaka sheda taci kuka ta godewa ALLAH. Itama ammi jan hanun ammer d’in tayi suka wuce part d’in dady domin kwanciya. Ranar dai duk mutan gidan ba wanda yayi bacci sai momy, rukee, ammer. Dan ko ruma bata samu ta rintsaba, da yake ita irin halin abdul ne da ita tana da tausayi ba kamar rukee ba wanda ta kwaso halin momy sak. Washegari gari....... Yauma mutan gidan sun taru maqil a qofar bedroom d’in da zahra take ciki, magiyar duniya sunyi mata amma ina zahra taqi bud’e qofar. Abu kamar wasa har kusan magriba taqi bud’e wa. Ai kuwa ana cikin haka sai ga dady ya qaraso. Cikin mamaki dady yace au wai kuna nufi har yanzu mamana taqi ta bud’e qofar nan? Har yaran gidan suna had’a baki wajan cewa eeh wlh dady, a hanzar ce dady ya qarasu ba 6ata lokacin kowa ya matsa domin bawa dady damar tsayawa a baki qofar. Murya a kausashe dady yake cewa mamana! Mamana! Mamana! Amma ina zahra shiru ba amsa. Kwantar da murya dady yayi tare da cewa haba mamana magana nake miki fa, yanzu ya kamata kiyawa dady ki haka. Murya a sahaqe suka jiyo muryar zahra tana cewa inajin ka dady. Cewa dady yayi yauwa mamana to zo ki bud’e wa dady ki qofa. Tasuwa zahra tayi tare da zuwa dai-dai qofar ta tsaya yanda dady zai ji abinda zata ce. Cikin da shashiyar murya zahra ta fara magana kamar haka!! Dady zan bud’e qofar nan amma sai kayimin al qawari zaku gayamin suwaye iyaye na, in kuma ba haka ba bazan ta6a bud’e qofar nan ba gwara na mutu a ciki. Shiru dady yayi dan yama rasa mafita.muryar hajiya kaka ce ta karad’e wajan! Abubakar kawai ka amince da hakan, dan komai zai zo mana da sauqi. Shiru dady yayi na wasu lokutan kafin yace tom mamana na amince. Sautin muryar zahra dady ya jiyo tana cewa dady kayimin al qawari? Ehh mamana dadyn ki yayi miki al qawari. Abin mamaki kuwa gani sukayi zahra ta fara qoqarin bud’e qofar, tana gama bud’ewa dady ya tura tare da shiga ciki. Duk zahra ta koma wata abar tausayi ta rame fuskarta duk ta kumbura abin tausayi. Da sauri dady ya qarasa tare da bud’e mata hannu alamun hug ba musu zahra ta fad’a jikin dady ta rungume shi tare da sakin wani kuka mai cin rai. Sosai dady ya fara rarrashin ta yana bibiga bayanta kamar wata baby. Duk mutan gidan sunyi zuru-zuru suna kallan zahra da dady. Sai da dady da zahra suka fi minti goma a haka sannan suka saki juna. Dady cewa zahra yay tayi wanka taci abinci amma ina zahra taqi yadda ita tace sai an gaya mata suwaye iyayanta, momy kuwa sai zabga mata uwar harara take. Kallan zahra dady yayi tare da cewa tom zo muje mu zauna sai a sanar dake komai, ba musu zahra da dady suka zauna akan gado. Itama ammi da hajiya kaka qarasowa sukayi suka zauna, sauran yaran gidan da momy kuwa sun tsaya a tsaye carko carko. Dady ne ya kalli hajiya kaka tare da cewa hajiya bismillah ki fara yi mata bayani. Gyaran murya hajiya kaka tayi tare da yin bismillah, ba 6ata lokaci hajiya kaka ta fara yiwa zahra bayanin ko ita wace. Tin daga lokacin da dady ya kai su hajiya kaka gidan mutuwa ita da abdul, da kuma yanda akai abdul ya takura mata akan su dawo gida. Da kuma yanda akayi suka tawo da daddare kuma har motar su ta lallace, haka hajiya kaka tai ta bada labarin zahra, har yanda akai suka futu kuma suka had’u da maman zahra, da kuma takaddar da tabawa abdul da kuma bayanin da tayiwa hajiya kaka akan zahra da kuma yanda ta bawa hajiya amanar zahra nan da wasu lokuta . har yanda akayi ta gudu a tsakar dajin nan. Haka dai hajiya kaka tai ta bawa zahra labarin komai, har yanda akayi aka had’a su da ilham aka rai nesu, har sai da ta gaya mata ammi bata shayar da suba ita da ilham, sakama kwan lokacin ruwan nono ya d’aukewa ammi. Kuma ta gaya mata sun sami addres d’in gidan su zahra da numbar waya acikin ta kaddar da mamanta bawa abdul. Haka dai hajiya kaka tai ta yiwa zahra bayani har yanda akayi su mashkhur suka qona takaddar. Hajiya kaka tana zuwa nan zahra ta fashe da wani matsanancin kuka, kowa abun ya abashi tausayi musamman ma su faruq da ilham harma dasu rukee sai da abin ya girgiza su. Janyo zahra jikin sa dady yayi ya fara rarrashin zahra cikin kulawa. Dady ne yace hajiya kaka ta rabu da zahra ba sai ta bata labarin zamanta a gidan ba, abar zahra haka kawai. A dai dai lokacin aka fara kiran sallar magriba, da sauri dady ya miqe tare da cewa abdul faruq haidar ku tashi muyi alwala mu tafi masallaci, jiki ba kwari suka tashi faruq da haidar fuska ciki da hawaye. Suna fucewa momy tace aikin banza ke ki godewa ALLAH ma kin fad’o hannu na gari zakizo ki cikamu da kuka ke kalar wannan gatan da ake nuna miki a gidan nan ai ko a gidan ubanki albarka. Da sauri ammi ta katse ta da cewa haba halima wanna wace kalar magana ce, dan ALLAH ki fuce daga nan kibar yarinyar nan ta shaqata. A zuciya momy ta kalli ruma da rukee tare da cewa kukuma uban mai kuka tsaya jira kuna gani ana korar uwarku kuna nanewa dalla kuzo mu wuce, jiki a sanyaye ruma da rukee suka wuce sukayi hanyar fita, ita ma momy bayan su tabi. Suna fita ruma tace amma gaskiya momy bai kamata abinda kika yiwa zahra ba, da sauri rukee ta cefe zanacan da cewa ehh mana momy dama baki tanka ba, wlh yau zahra taban tausayi. Da sauri momy tace wlh in baku rufemin baki ba sai na zubar muku da haqora anan wajan, dama tinda nasan ke ruma baki gaji halina ba ke kuma rukayya da kika gaje ni kina qoqarin ki sauya halinki, to dan ubanki yarinyar nan ba abin tausayi bace, kuna ganin yanda ubanku yake fifita ta sama da ku, ko kuna zaune a gefe kamar marasa uba. Kokuma kuma so kuke ku zama watsatsu kamar wancan yayan naku abdul ni da d’ana amma anfi qarfina an mallake min shi dan yanzu abdul bai d’auke ni a matsanyin uwa ba. Sam abdul ya manta nina haife shi yafi d’aukar wancan banzar matar uwa wato ammi. To bari kuji ni bazan yarda yanda aka mayar da abdul sallamamme kuma a mayar da ku haka. Haka dai momy tai ta balbala bala’i da mita har suka qarasa part d’in su, su dai su ruma suna jinta sukayi qum, sabida tsoran ta dan sunsan yanzu sai ta zanesu a banza. 6angaran su zahra kuwa momy tana futuwa ammi tacewa ilham kema ki wuce bedroom d’in na kiya sallah ba musu ilham ta fuce. Hajiya kaka ma miqewa tayi tare da cewa bari nima naje nayi sallah. D’aki ya rage daga ammi sai zahra, itama ammi toilet ta wuce ta had’awa zahra ruwan wanka, daga nan kuma ta d’auro alwala ta futo. Sai da ammi ta zauna ta qara rarrashin zahra sanan tace mata ta shiga toilet tayi wanka, sanan tayi alwala, jiki na rawa zahra ta miqe da kyarma take tafiya, sabida rashin kwarin ciki da rashin cin abinci. Da sauri ammi ta riqe ta tare da cewa zahra anya zaki iya wankan nan ko dai nayi miki ne? Girgiza kai zahra tayi tare da cewa zan iya ammi, sai da ammi ta raka zahra har toilet sanan ta futa ta fara gabatar da sallah, tana idarwa ta futowa da zahra kayan da zata sa sannan ta fuce. Lokacin da zahra ta futo daga toilet har ammi ta futo mata da kayan da zata sa, dan haka ba 6ata lokacin zahra ta fara shiryawa bayan ta shirya ta zira hijab itama ta fara gabatar da sallah ta . Zahra tana idar da sallah ta yi addu’o’i sannan ta koma kan bed ta kwanta. Kimanin wajan minti ashirin zahra tayi a kwance sai ga ammi ta shigo hannu riqe da cup. Zahra miqe kisha shayi hanjinki ya warware, jiki ba kwari zahra ta miqe hannu na rawa zata karb’i cup d’in shayin, girgiza kai ammi tayi tare da cewa naga jikinki ba kwari bari na baki a baki. Haka ammi tai ta bawa zahra shayan a baki. Zahra tana shan rabin cup tace ta qoshi, amma sai da ammi ta takura mata ta shanye shi tass. Daga haka ammi ta miqe ta fuce da cup d’in a hanunta. Bayan minti goma sai ga ammi ta dawo hannu riqe da plat d’in shinkafa da wake, qarasowa tayi tare da cewa mai sunan hajiya tashi kice abinci, girgiza kai zahra tayi tare da cewa ammi na qoshi shayi da nasha ya cika min ciki, haba mai sunan hajiya ai shayi ba abinci bane, abinci da kika fiso fa na dafa miki, haka dai ammi tai ta yiwa zahra magiya akan taci abinci amma sam zahra taqi. Suna cikin haka sai ga dady da abdul sun shigo hannu riqe da ledeji. Suna qarasowa suka zub e ledojin a gefe, dady ne yace mamana tashi, na siyo miki abinda kike so, da sauri ammi tace gaskiya dai gwara da ka siyo mata, dan kamar kasan tun d’azu nake da ita taci abinci taqi. A ala dole zahra ta tashi sabida sam batasan cin komai a halin da take ciki. Haka dady da ammi suka ringa bawa zahra abinci a baki kamar wata ‘yar baby. Sai da dady ya rarrashin zahra sosai sanan ya fuce yabar d’akin, itama ammi fucewa tai tabar zahra da abdul a bedroom d’in. Kallan abdul zahra tayi tare da cewa yaya abdul da gaske kasan mamana, d’aga kai abdul yayi tare da cewa Wallahi zahra da gaske nasan mamanki kuma kamar yanda hajiya kaka ta gaya miki har dafa kai na tayi ta cemin na dai na jin tsoro ni namiji ne kuma sannan tace na kula mata da ke. Nan da nan idon zahra ya sake cikowa da kwalla, da sauri abdul ya fara sharewa zahra hawaye tare da cewa har yanzu zahra in ganin fuskar mamanki in na rufe ido na, kuma in sha ALLAH watarana zaku had’u da ita. Cikin kuka zahra tace haba yaya abdul tayaya zan sake had’uwa da mahaifiyata bayan yaya mashkhur ya riga da ya yarda takaddar addres d’in gidan namu kuma an qona. It’s okay zahra dan ALLAH mubar maganar nan kuma ya kamata ki ringa sawa zuciyar ki watarana zaki had’u da iyayan ki, haka dai abdul yay ta rarrashi zahra har sai da tayi shiru. Ilham ce ta shigo bedroom d’in tare da cewa yaya abdul wai kaje inji ammi, da sauri abdul ya miqe tare da cewa babyn abdul sai da safe, duk da zahra bata cikin mood mai dad’i sai da ta murmusa. Abdul yana fita ilham itama ta juya zata fuce, murya a dashe zahra tace ilham ina zaki Kuma?. Juyowa ilham tayi tare da cewa ai zahra bana so na takura miki ne shiya. Tasowa zahra tayi tare da cewa taya ‘yar uwa ta zata takura min, ido ciki da kwalla ilham tace zahra kwana biyu duk kinbi kin canzamin kin zamar min abar tsoro, rungumota zahra tayi tare da cewa haba ilham ki dena cewa haka kema kinsa ba a cikin hayyacina nayi miki hakan ba kawai damuwace tasa hakan. Haka dai zahra da ilham sukai ta rarrashi junan su abin gwanin ban sha’awa. Suna cikin hakan ameer ya shigo d’akin. Da sauri zahra ta saki ilham tare da bud’e wa ameer hanuwanta alamun hug. Da sauri ameer ya noqe kafad’a tare da cewa nifa Aunty zahra na dai na kulaki shine jiya kika rufe d’aki kika qi kwana dani, kuma kika sani kuka. Da sauri zahra ta qaraso gaban ameer tare da tsuguwa a gabansa tana cewa tom shikenan ameer d’in na dai na bazan qaraba zo muje muci kayan dad’i da dady ya siyo mana, daga haka suka wuce kan bed zahra ta fara bawa ameer cakes d’in abaki bayan ta gama bashi, suka fara wasan akan gado kamar yanda suka saba, daga haka dai bacci ya kwashe ameer,suma zahra ita da ilham kwanciya sukayi.......... To tundaga wannan lokacin dady ya qara son zahra kullum nuna mata kulawa yake bama iya dadyn ba duk mutan gidan farantawa zahra suka sam basa bari ta zubar da hawaye, momy ce da rukee kawai suke nunawa zahra tsana shima dai sai a bayan idon dady. Tom itama zahra ta fara sakin jiki amma ba sosai ba sabida yanzu kwata-kwata zahra ta canza ta qara zama shiru-shiru sometimes ma in aka zauna ana hira a gidan sam bata sa baki. Watarana ma in zahra ta tuna ita ba ‘yar gidan bace haka zata zauna a d’aki tai jigum ita kad’ai, haka dai su dady zasu ta jan zahra a ciki suna yimata hira da kuma wasa da dariya. Tom yanzu zahra ta fara sakin jikinta a gidan amma har yanzu bata magana sosai dama can da ita bada gwanar magana bace shiru-shiru ce ga kuma haquri, haka dai rayuwa tai ta juyawa yanzu zahra zaman gidan yana mata dad’i sabida ba mashkhur kuma tana karatun ta hankalinta kwance........... To masu karatun littafin ADALILINTA wai bakuyi tinanin ina oga mashkhur ba kuwa?. Tom ku biyoni domin kuji oga mashkhur a wana hali yake kuma da ya qarasa rasha mai yake aikatawa acan yana karatu ko kuwa?.............. Ku biyoni a next page. Ina mai baku haquri sakamakwan kwana biyu bana yi muku typing..... wlh banajin dad’i ne shiyasa, ina yi muku fatan alkhairi ALLAH yabar qauna... Now book on 2023. [11/06, 22:24] Maman Xuhra: “ADALILINTA” ADALILINTA💜❤️💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 Typing............. *page 48* Haka dai rayuwa tai ta juyawa yanzu zahra zaman gidan yayi mata dad’i sabida ba mashkhur kuma tana karatun ta hankalin kwance. Mashkhur......... Tofa su mashkhur sun sauka garin rasha lfy qalau, lokacin da suka sauka ko minti goma ba suyi da sauka ba, sai ga wani drive kallo d’aya zakayiwa drive kasan cikakyan d’an rasha ne shine zai kai shi gidan da zai zauna. Su biyu drive motar ta d’auka shida da wani, bai fi sa’an mashkhur d’in ba. kana ganin mutumin zaka she da d’an Nigeria ne duk da kuwa mutumin bai yi hausba amma mashkhur yana kallansa yasan shima d’an Nigeria. Har suka qaraso in da zasu ba wanda yayiwa wani magana tsakanin mashkhur da abokin tafiyar sa. A bakin wani katafaran gida drive su mashkhur yayi parking. Yana yin parking ya futo ya bud’e wa su mashkhur qofa domin su samu su futo, bayan sun futo da kansa yasa key ya bud’e gidan. Yasalam tsayawa ma na yiwa masu karatun littafin ADALILINTA tsaruwar gidan wlh 6ata bakine, sabida gidan nan ya cika gida abinda da gidan turawa☹️. Kallan su drive yayi cikin harshan turanci yace musu su shigo gidan, ba musu mashkhur da abokin tafiyar sa suka kutsa kai domin shiga gidan. Key biyo driven ya zaro, mashkhur ya fara miqawa tare da yi mai bayani cikin harshan turanci, cewa yayi kai sama zaka hau anan zaka ringa zama, yana gama gayawa mashkhur haka ya zura hannu a aljuhu ya ciro A T M ya bawa mashkhur, hannu mashkur yasa ya kar6i a t m d’in sanna yayi wucewar sa dan yama manta da kayan sa a bayan mota. Drive juyawa yayi ya miqawa abokin tafiyar mashkhur mukullunsa da a t m d’in sa sanna shima yayi mai bayanin a qasa zai zauna. Shi dai abokin tafiyar mashkhur d’in sai da ya tsaya ya kwashi kayansa sanan ya shige part d’in sa. Mashkhur kuwa yana hawa sama yasa key ya bud’e qofar ya shige ciki , a hanzarce ya shige domin mashkhur ya gaji sosai. Hmmm nikuwa amina nayero sai da idona yaja ruwa sabida tsabar d’aular da na gani a cikin gidan nan iyama falo ina ga an shiga ciki, mashkhur yana qoqarin cire rigar sanyin sa yaji an fara knock d’in qofar, wani siririn tsaki ya saki tare da nufar qofar ya bud’e. Drive nan ya gani ya kwasomai ja kunkunam sa da kuma a kwati nan sa . Mashkhur kuwa juyawa yayi ya koma, wato yana nufin sai dai drive ya shigo mai da kayan. Haka dai drive ya kasowa mashkhur kayansa ya kawo mai d’aki. Yana fita mashkhur ya kulle qofar da key sannan ya fara zagaya gidan. Bedroom uku ne a gidan kuma ko wanne da gado a ciki, ga kuma toilet, sai baban falo sai kuma kicin guda d’aya. Duk bedroom d’im gidam harma da kicin akwai qofar fita, ventilation shima dai ban ventilation d’in a sama yake kana shiga ventilation zakaga duk tsakar gidan gidan. Falo kuma wani dogwan glass ne kamar get haka ake zuge shi, shima kana shiga cikin glass d’in ventilation ne, wajan glass d’in duk flowers abin gwanin ban sha’awa. Tsayawa gaya muku kayan alatun gidan nan har sai in gama page d’in nan ban gama gaya muku ba. To mashkhur wanka yayi sanan yayi oder abinci, da yake da akwaii wani qaramin littafin a kan dinining, a cikin littafin da akwai abinci kala-kala da kuma Number da zaka biga kayi order............... To yau kimanin kwana uku kenan da zuwan mashkhur rasha, kuma ba inda yake zuwa komai in ya buqata oder yake. Yanzu dai saura 4 days ya fara zuwa makarantar. Yana zaune akan sofa a falo yana danna laptop d’in sa yaji, ana knocks d’in qofar. Abin ya bawa mashkhur mamaki sosai sabida shi sam yasan bai yi oder kumai ba barema yace, zuwa akai a kawo mai abinda yayi oder. Bugu da qari ma mashkhur ba wanda ya sani a garin bare yazo gurin sa cikin mamaki mashkhur ya tashi ya nufi hanyar qofar. Yana bud’e qofar, kallo d’aya ya yiwa wanda yake tsaye a bakin qofar ya gane shi, ba kowa bane face abokin tafiyar nan tashi. miqawa mashkhur hannu mutumim yayi tare da furta assalama alikum, shima mashkhur d’in miqa hannun sa yayi tare da cewa wa’alaikasslam. Fuska a sake mutumin yace can I come in, wato yana nufin zan iya shigowa ciki?. Shiru mashkhur yayi na wasu daqiqu kafin yace yes you can. Mashkhur yana gama fad’in hakan yayi shigewarsa ciki shima bakwan bin bayan mashkhur d’in yayi. Kallansa mashkhur yayi tare da cewa you can sit, wato mashkhur yan nufin zaka iya zama, ya qarasa maganar tare da nuna masa kujera. Zama yayi tare da cewa thak You. Shima mashkhur d’in zama yayi sanan ya cigaba da danna laptop d’in sa. Sunfi wajan 20 minit a haka ba wanda yace komai. Can mutumin yace wanan wana irin mutum ne haka? Cikin harshan hausa ya fad’i hakan amma sam bai san abinda ya fad’a ya futoba, kuma bai mayi tinanin mashkhur bahaushe bane, kawai dai yasan d’an Nigeria ne. Mashkhur kuwa yaji abinda yace sarai, amma sam bai nuna mai haka ba, dan koh kallansa bai yi ba. Excuse me my friend, cewar baqon mashkhur d’in. D’agowa mashkhur yayi tare da furta lafiya? Shima mashkhur d’in sam bai san sanda ya cewa mutumin nan lafiya ba sabida bai so ya nuna mai yana jin hausa ba. Cikin mamaki mutumin ya kalli mashkhur tare da cewa wow dama kana jin hausa?, shiru mashkhur yayi can kuma yace kawai inaji. Jinjina kai mutumin yayi tare da cewa nima cikakyan bahaushe ne. Ta6e baki mashkhur yiya tare da cewa yayi kyau. Shiru d’akin yayi na wasu mintina kafin mutumin yace dama abinda ya kawo ni shine, naga muna zaune a gida d’aya ne kuma ba musan juna ba shine nace ya kamata, nazo musan juna tinda kai kaqi zuwa. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa ka kyauta fa. Mutumin kuwa cigaba da magana yayi tare da cewa ni dai sunana AHMAD daga Nigeria nake, kuma ina zaune a garin kano fatan kasan karin. A tai qai ce mashkhur yace ehh nasan shi. Jiniina kai ahmad yayi tare da cewa to kai a wane state kake a Nigeria d’in?. Cikin qosawa da magana mashkhur yace kano. Murmushi ahamd ya saki tare da cewa wow ashe state d’in mu d’aya ma? D’aga kai mashkhur yayi alamun ehh. Ahmad ya lura da mashkhur sam ba mai san magana bane ko kuma baya son mutane sosai shiyasa ya taqai ta zancan da cewa okay bari na barka haka karna cika ka da surutu. Shiru mashkhur yayi ba tare da ya bawa ahmad amsa ba. Har ahmad ya zai tafi ya juyo tare da cewa kash sorry fa na manta ban tambayi sunanka ba, pls ya sunan ka ne?. Mashkhur kuwa mayar da kallonsa yayi kan laptop d’insa tare da cewa Muhammad mashkhur. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa wow nice name. A taqai ce mashkhur yace thank you. Ahmad kuwa qarawa yayi da cewa, amma in ba damuwa zan iya kiranka da mashkhur koh. A ta qai ce mashkhur yace Yes you can try. Ahmad kuwa murmushi yayi tare da cewa ngd by, bai jira amsar mashkhur ba ya fuce. Yana fita mashkhur yaja wani siririn tsaki, sabida sam shi bayasan surutu ko hayaniya shi yasama bayasan ya shiga cikin baqiin fuska in dai ba da daliliba.......... Tom yau shine ranar farko da mashkhur ya fara zuwa makaranta. Masha ALLAH mashkhur yaci interview, dan haka streat aka wuce da shi aji. Shima ahmad ya ci tasa interview amma shi ba’ ajinsu d’aya ba sabida mashkhur d’an science ne shi kuma ahmad d’an art ne, dan haka ko wanne 6angaran su daban, sai dai in zasuyi subject d’aya ne sai a had’e su. Kai mashkhur fa yayi farinjini sosai a makarantar rasha, mata da maza suna son abuta dashi, sabida sun san cikakyan kyakywan Nigeria ne. Musamman matan makarantar, mashkhur dai yaga ‘yan matan rasha farare tass kuma kyawawa, amma sam ba wanda ta birge shi a cikinsu sabida har yau ko kallo basu ishe shiba. Suma matan sunyi naci akan mashkhur ya kulasa amma ina mashkhur yaqi dan haka a ala dule suka rabu da shi, dan ko abotama yaqi yanda su had’a. Yauzu mashkhur satin su uku da fara zuwa makaranta shida ahmad. Yanzu ahmad kusan kullum sai yazo wajan mashkhur hira, tun mashkhur baya sakar mai fuska har ya dawo yana sakar mai fuska, haka dai zasu zauna suta hira abinsu, duk da dai ba wata hirar arziki suke ba, da yake mashkhur ba mai sun magana bane sosai. Tofah mashkhur yamai da hankali sosai yana karatu amma sai dai abu d’aya ne yake damunsa. Ba komai bane yake damun mashkhur ba face nacin wata budurwa a makarantarsu wai ita ZEE. Duk yan matan makarantar sun rabu da mashkhur sabida sunga irin shamisu qanshin da yake amma ina banda zee, dan ita bata gajiya da yiwa mashkhur magana, kuma gashi ko tai mai magana ma ba amsawa yake ba. Zee dai ruwa biyu ce, tana kama da ‘yan Nigeria kuma tana kama da ‘yan rasha, amma dai gaskiya tafi kama da ‘yan rashan....... Tom yanzu mashkhur ya saba da zaman rasha sosai kuma sun shaqu da abokinsa ahmad sosai, sabida kusan kulluma in dai basa makaranta suna tare. Yanzu mashkhur ya san wajaja da dama a qasar rasha. Dan wataran haka suke futa waja shaqatawa ko shopping shida ahmad, abunsu dai gwanin ban sha’awa. Mashkhur ya lura da har yanzu ba wanda ya bugo mai waya daga gida, kenan abinda yake zargi ya tabbata wato su dady sun san mai ya gayawa zahra. Shima mashkhur d’in yana so ya biga gida amma sam ya kasa sabida yasan yayiwa dady da ammi harma da hajiya kaka laifi dan haka mah bai yi gigin buga musu waya ba kawai ya share. Amma dai watarana suna waya da abdul shi kuma abdul bai ta6a gayawa mashkhur, sun ji abida yacewa zahra ba shima mashkhur d’in bai tambaye shi hakan ba. Tom mashkhur fa ya mayar da hankali sosai yana karatu, hakan ba qaramin burge malama makarantar yake ba, harma da d’aliban. dan wasu har baqin ciki suke mai mussaman ma ‘yan Nigeria da yake akwai ‘yan Nigeria acan ba laifi. Yanzu mashkhur yayi wajan wata shida a makaranatar amma abin mamaki shine har yanzu zee taqi ta rabu da mashkhur. Mashkhur kuwa har yau bai ta6a bud’e baki yayiwa zee magana ba. Haka dai take ta tusa kanta a wajan mashkhur kamar mayya dan har ‘yan makarantar mah har dariya suke mata sabida yanda mashkhur yake shareta baya mata magana......... One yers a go. (Bayan shekara d’aya). Kwanci tashi ba wuya a wajan ALLAH yau mashkhur shekararsa d’aya a qasar rasha. Kaii duk wanda ya d’ora idon sa akan mashkhur sai ya qara sabida ya sake kyau sosai hutu ya kwanta a jikinsa, wow ai koni amina bayero sai da na kyasa🤗. Yanzu an bawa su mashkhur hutun 3 week wato(sati uku), amma dai hutun bana komawa gida bane sai nan da wata biyar mashkhur zai koma gida yayi hutu, kafin nan yayi shekara d’aya da rabi kenan. mashkhur ne zaune shida ahmad suna biga ludo game a waya. Mashkhur kuwa sai fama dariya yake, ba komai ne yasa mashkhur yake dariya ba face, ganin ya kusan cinye ahma, wato ya kusan d’aukar king 👑, shikuma ahmad ko d’a d’aya bai shigar gida ba, sabida yanda mashkhur yake takamai ‘yayan sa a ludo d’in. Wani siririn ihu mashkhur ya saki tare da sa Dariyar mugunta yana furta i am the 👑 Murmushin yaqe Ahmad yayi tare da cewa ba komai is playing, wato yana nufi bakomai wasa ne. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ai ko wasan ne dai na fika, hakan yana nufin na fika iya ludo kenan?. Hararar wasa abdul ya watsa mai tare da cewa kai kama isa?. Dariya mashkhur ya sake saki tare da cewa ai ‘yar goge raini mu kai, dan haka da ga yau ni ba sa’ an ka bane a ludo, ka gane ko?. Mashkhur yana rufe bakinsa kafin ahmad ya kai da bashi amsa sukaji, qararawar knocks. Cikin mamaki mashkhur yace to waye haka? Ohoo ai kai za’a tambaya nasani ko oder kayi? Cewar ahmad. Da sauri mashkhur ya girgiza kai tare da cewa ahh ni fah, ba wata oder da nayi sabida yau ni da kai na nayi girki. Murmushi ahmad ya saki tare da cewa haba mashkhur kaje ka bud’e qofar mana kasan ko wannan mayyar budurwar takace zee tazo, ya qarashe maganar yana sakin murmushi tsokana. Harara mashkhur ya tsawa abdul tare da cewa haba dai mai zanyi da wanna kwarmashashiyar yarinyar nan? ita da ko gidan nan ma bata sani ba?. Oho nasani mah ko kun je kun jone da ita in dare yayi ku shan soyayyar ku, nikuma ka barni a cikin kokwanto. Had’e rai mashkhur yayi tare da jan dogwan tsaki, ya nufi qofar sabida knocks d’in yayi yawa. Rai a 6ace mashkhur ya bud’e qofar, ba komai ne ya 6ata mashkhur rai ba face sharrin da ahmad, yayi mai yanzu akan zee. Mashkhur yana tafiya bud’e qofar Ahamd kuwa ya saki dariyar mugunta sabida yasan ko ba komai, ya rama baqin cikin da mashkhur ya sa shi, akan ludo............ ADALILINTA💜❤️💜 BY AMIMA BAYERO💜❤️💜 Free book. Da sauri ahmad ya miqe daga zaune saka makwan wani ihu da yaji mashkhur ya saki. Bakomaii ne yasa mashkhur sakin ihun ba face abinda ya gani a bakin qofar. Bakomai mashkhur ya gani a qofar ba face DADY da ABDUL, tsalle mashkhur ya daka tare da rungume abdul yana cewa oyoyo, my real brother. Sosai suka qan qame junan su, ku wannan su zuciyarsa ciki da farin ciki. Ahmad kuwa tsayawa yayi ta baga yana ganin ikwan ALLAH shi duk a tinanin sama wani mugun abun ne ya samu mashkhur ya tsala uban ihun nan. Cikin farin ciki mashkhur ya saki abdul tare da rungume dady, yana cewa oyoyo my dady na. Shima dady murmushi ya saki tare da rungume mashkhur d’in yana cewa mai sunan baba kenan ka kyauta fa. Ko dady bai gayawa mashkhur sabida mai yace mai ya kyauta ba, yasan ba zai wuce akan abinda ya gayawa zahra bane, dan hakama bai nemi qarin bayani ba. Cikin farin ciki mashkhur ya saki dady tare da cewa dady ku shigo mana. Ba musu su dady suka shigo shi kuma mashkhur ya rufo qofar. Har qasa ahmad ya tsuguna ya gai da dady tare da yi mai sannu da zuwa, cikin farin ciki da sakin fuska dady ya amsawa ahmad. Murmushi mashkhur yayi tare da kallan su dady yana cewa dady ga abokina sunan shi ahmad a gidan nan yake amma shi a qasa yake kuma makarantar mu d’aya, amma shi d’an art ne. Murmushi dady yayi tare da cewa masha ALLAH amma fa yana da hankali sosai, kuma nayi mamaki sosai yanda kuka saba da juna, kai da bakasan mutane mah. Kallan ahmad mashkhur yayi tare da cewa hmm dady ai abokin nawa ne yana da naci, ya qarasa maganar yana sakin siririyar dariya. Shima ahmad d’in dariya ya saki tare da cewa wlh kam dady, ai sai da nayi da gaski sanan naci sa’a mashkhur ya fara kulani. Dukkan nunsu dariya sukayi, abdul kuwa cewa yayi hmm ai kawai yaya mashkhur yaga kafishi hankali ne, shiyasa ya ke kulaka dan sam yaya mashkhur bayajin naci. Had’e fuska mashkhur yayi tare da cewa abdul gaskiya ka rai na ni, amma zanyi maganin ka. Kai yaya mashkhur wasa nake ma fa, mai yayi zafi haka, mai da kallansa yayi kan ahmad tare da cewa yauwa abokin yaya mashkhur wasa nake ma, kawai dai kayi dace ne shiyasa yaya mashkhur yake kulaka, abdul ya qarasa maganar yana sakarwa ahmad murmushi. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa gaskiya dai kam amma mashkhur wanan qanin naka yafika sauqin kai nesa ba kusa ba. Kwari kuwa ahmad ai abdul yana da sauqin kai ba kamar yayan saba, cewar dady. Tom shikenan dady yanzu mai kake so kaci nai ma oder?, cewar mashkhur, girgiza kai dady yayi tare da cewa aa ni yanzu bana buqatar komai sai dai zuwa anjima. Mai da kallansa kan abdul mashkhur yayi tare da cewa my abdul kai me kakeso ai ma oder?. Girgiza kai abdul yayi tare da cewa ni dai yanzu so nake ka bani masauki nai wanka sanan kwanta bacci kafin na tashi kuma ka girkamin abinci da hanunka, bana oder ba, ya qarasa maganar cikin zaulaya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa tom shikenan zan yima abinda kace in ma da wasa kake in ma da gaske kake, duk zanyi ma. Cikin jin dad’i abdul yace kai yaya mashkhur gaskiya shi yasa nake son ka wlh nayi missing d’in ka sosai. Harararsa mashkhur yayi tare da cewa to in da gaske kake kana kewata ka dawo qasar nan mana muyi karatu tare?. Da sauri dady ya cafe zancan da cewa ehh yaza ai ku tafi dukkan ku ni kuma ku barni ni ka d’ai?. To dady baga su faruq da haidar ba, cewar mashkhur, girgiza kai dady yayi tare da cewa haba mai sunan baba ai su faruq, yara ne ku kuma kunga ai kun tasa. Tom shikenan dady ai nima kamar yau ne zan dawo kuma gashi ina tare da abokina ahmad ai shikenan. Haka dai suka zauna sukai ta hira, daga qarshe dady da abdul suka shiga ciki sukayi wanka sanan suka kwanta bacci domin su huta. Mashkhur kuwa kicin ya shiga ya fara dafa musu abinci, kamar yanda abdul ya biqata, shima ahmad bin mashkhur yayi domin taya shi............ Tom mashkhur yaji dad’i zuwan su dady sosai da sosai. Shima dady yaji dad’i yanda ya samu mashkhur d’in, dan har makarantar su mashkhur dady yaje, domi yaji mai mashkhur yake aikatawa. Ai dady da yaji labarin mashkhur yana qoqari ba qaramin dad’i yaji ba, kuma yayi farin cikin hakan sosai. Yau su dady sunyi kwana goma ya rage saura kwana hud’u su dady su koma dama sati biyu zasuyi, kenan lokacin da su mashkhur zasu koma hutun makaranta. Yau dady har mota ya siyawa mashkhur sabida su rage zirga-zirga a motar haya. Mashkhur yayi farin ciki sosai, bama shi ka d’ai ba har abokinsa ahmad shima yayi farin ciki. Tom kafin dady ya tafi sai da ya ke6e shida ahmad ba tare da sanin mashkhur ba. Dady ya tambayi ahmad akan mashkhur yana aikata abinda bai dace ba?. Ahmad ya shedawa dady cewa mashkhur baya aikata abinda ba dai-dai ba. Dady yaji dad’i hakan, kuma har Number sa ya bawa ahmad, yace mai duk sanda mashkhur ya fara aikata wani abun da yaga bai dace ba ya bugomai ya sanar mai, ahmad cikin ladabi ya cewa dady in sha Allah......... To yau fa ta kasance su dady zasu koma gida, mashkhur kuwa duk jikinsa yayi sanyi, kamar yayi kuka,amma ba yanda ya iya a ala dole ya haqura. Bayan su dady sun tafi, washegari mashkhur da ahmad suka koma makaranta a cikin sabuwar motar da dady ya siya musu. Yauma kamar ko da yaushe zee tana ganin mashkhur ta fara nane mai, mashkhur kuwa ko kallanta bai ba ya shige aji......... 4 monthly a go (Bayan wata hud’u)...... Yanzu fa su mashkhur sun dage da karatu sosai da sosai, sabida saura wata d’aya su fara jarabawa,bayan sun gama jarabawa kuma su tafi gida hutu. Mashkhur kuwa ya dage da karatu baji ba gani, harma yafi ahmad karatu da yake shi mashkhur d’an science ne, shi kuma ahmad d’an art.... Toh Yanzu fa ya rage saura sati d’aya su mashkhur su fara Exams (jarabawa). Dan haka mashkhur ya dage da karatu dan yanzu ko hira basa samu suyi shida ahma........ Tofa yau su mashkhur zasu fara jarabawa, dan haka mashkhur bai yi bacci ba, bayan ya gama karatu, sallar dare ya tashi yayi, yana roqan ALLAH ya bashi sa’a. Tom yau mashkhur da murna ya futo daga d’akin jarabawa sabida duk question d’in ba wanda ya bashi wahala. Lokacin da ya futo daga jarabawar ya samu ahmad cikin mota yana jiran shi dan haka ba 6ata lokaci ya shige suka tafi...... To kwanci tashi ba wuya a wajan ALLAH, dan yanzu su mashkhur sun qare Exams d’in su tass, result suke jira kawai sai su koma gida hutu. Mashkhur kuwa ya dage sai addu’a yake duk da yasan yana da qoqari, amma hankalinsa bai kwanta ba sabida yana so ya futo da result mai kyau, domin ya bawa su dady da ammi dama sauran ‘yan gidan mamaki. Tofah abu kamar wasa har ranar kar6ar saka makwan su mashkhur yayi wato result. Mashkhur da abdul sun shirya tsaf domin, zuwa kar6ar result, ahmad ne yake driven d’in motar sabida mashkhur duk jikinsa yayi sanyi dan bai san mai zai tarar ba. Taro ne akeyi iya d’ali bai da malamai ba iyayan yara ma a wajan. Haka su mashkhur suka zazauna kowa yana jiran a kira sunan shi. Da ‘yan art aka fara rabawa jarabawar, masha ALLAH lokacin da akazo kan ‘yan ajin su ahmad, ahmad yayi qoqari sabida ya d’au ta biyar a cikin su wajan 300. 6angaran mashkhur kuwa gabansa sai fad’uwa yake sabida anzo kan ‘yan ajinsu kuma bai san mai zai tarar ba. Kamar daga sama mashkhur yaji ana abbatar sunan shi. Da sauri mashkhur ya miqe, domin zuwa ya kar6o result. Lokacin da mashkhur ya qarasawa ya tsaya, a wajan. Mamaki ne ya kama mashkhur sosai saka makwan jin malamin yana yimai Congratulations 🎊🎉, wai yazo first class, wai a cikin su 200. Kai farin ciki a wajan mashkhur ba’a cewa komai. Suma malaman makarantar da d’alibai sunyi mamakin hakan wai d’an Nigeria shi ya d’auki first class, kai abinda bai ta6a faruwa a makarantar ba tinda aka bud’e ta. Kowa na wajan nan sai da ya yaba da hazaqa irin ta mashkhur, kai abindai abin mamaki. Sosai d’ali bai suka ringa zuwa suna yiwa mashkhur Congratulations 🎉🎊, bayan an tashi daga raba result d’in. Kai hatta ahmad ma Congratulations ake mai. Hmmm murna a wajan zee ba’a cewa komai, yanda kasan mijinta ne ko wani d’an uwanta ko saurayin ta ne ya d’auke first class d’in. Bayan mashkhur ya koma gida farin ciki ya hana shi tsaye da zaune dan haka sai da ya bigawa ammi da dady harma da momy da abdul, yayi musu al bishir shi ya d’au first class. Hmmm nikuwa amina bayer bazan iya gaya muku farin cikin da ‘yan gidan su mashkhur suke ciki ba saka makwan bana Nigeria ina rasha tare da mashkhur sai dai in mun koma jibi.💃🏻💃🏻 Tofa yanzu mashkhur ya gama shiryawa tsaf domin komawa Nigeria hutu. Hutun 2 months aka bawa su mashkhur. Dan yanzu mashkhur da ahamd sun gama shiryawa tsaf domin komawa Nigeria. Yanzu dare yayi washegari kawai su mashkhur suke jiri, qarfe bakwai na safe (7:00 am) jirgin su zai tashi...... Washegari....... Su mashkhur da abdul da sassafe suka tashi suka shirya sanan suka futa da kayan da zasu buqata in sunje Nigeria. Mashkhur kuwa bai d’auki kayansa ko d’aya ba, kawai laptop d’in sa sai wayarsa ya d’auka sai kuma kayan jikinsa, duk kayansa a rasha zai barsu sabuda yana da kayan da zai sa a Nigeria. Tom su mashkhur sun gama shiryawa tsaf, domin tafiya airport, duk sun kullen gidan su, har motar tasu tana cikin gidan, bayan sun gama kullewa suka tari motar haya , sanan suka wuce airport. To fah su mashkhur fa jirgin su ya tashi, domin zuwa Nigeria.......... Hmmm ku biyoni a sannu dan jin ya zata kaya, in mun koma Nigeria.............. "ADALILINTA" ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜                              Typing.......                     *page 49* Masha ALLAH jirin su mashkhur ya sauka Nigeria lfy.  Suna futowa mashkhur ya hangi abdul na sakar mai murmushi.  A hanzarce mashkhur ya qarasa inda  abdul d'in yake tare da saurin rungume d'an uwan nasa.  Ciki da matsanancin farin ciki abdul yace u are welcome my bro,  I really miss you,  cike da jin dad'i mashkhur ya qara rungume abdul tare da cewa miss you more my bro. Muryar Ahmad  sukaji yana cewa inyee su bro ni an manta dani an barni a gefe kenan?.  Sakin mashkhur abdul yayi tare da rungume ahamd yanace cewa sorry my brother tuba nake,  ya za ai na manta da d'an uwana. Murmushi Ahmad yayi tare da cewa don't mind my bro.  Ana haka ahmad ya hangi drivern  su yazo d'aukar shi,  sakin abdul sakin ahmad  yayi,  sukayi sallama.  Sanan mashkhur da ahamd suka yiwa junan su al qawarin zasu hadu.   su mashkhur da abdul shigewa mota sukayi,  suka wuce gida..........  Tsayawa gayawa masu karatun littafin ADALILINTA farin cikin da 'yan gidan su mashkhur suke ciki yau sakamakwan,  ganin mashkhur 6ata lokaci ne.  Farin ciki suke sosai musamman ma ammi da dady.  6an garan zahra kuwa tana d'aki a kwance dan sam bata so, ko hanya su sake had'awa da mashkhur har abada.  Ai lokacin da su dady suka ga result d'in mashkhur da idon su wani farin ciki ne ya  lili6e, abin ya basu mamaki sosai duk da dai sun san mashkhur ya Sabah d'aukar first class a B U K. lokacin da momy ta d'ora idon ta akan result d'in mashkhur ta gigice sosai, wani baqin cike ne ya lulu6e ta yaqe take kawa,  sabida ta d'au alwashin bazata ta6a bari mashkhur ya cigba a rayuwar sa ba kamar yandda adul bai yi karatuba a qasar waje ba shima mashkhur bazai ba.   Ba 6ata lokaci momy ta koma part d'inta cikin baqin ciki ta d'auki wayarta ta bugawa saratu,  ta sanar da ita mai ke faruwa.  Saratu kuwa cewa tai momy ta kwantar da hankalinta wajan boka zasuje kawai.  Ai kuwa haka akayi washe gari momy ta cewa dady baban ta bashi da lafiya zataje duba shi,  dady kuwa ba musu yabar momy ta tafi kaduna.   Momy tana isa kaduna bata tsaya ko ina ba sai gidan saratu,  tana zuwa gidan saratu,  ba 6ata lokaci saratu ta d'auki motar ta sukai gaba. Suna isa wajan boka tun kafin momy tayi mai bayani mai ke tafe da ita ya kwashe da dariya tare da ce mata,  duk abinda ke tafe da ke na sani,  koh ba akan d'an kishiyar ki bane?. Da sauri momy ta d'aga kai tare da cewa ehh boka hakane kuwa.  Wata shi'umar dariya boka yasa tare da cewa  yanzu wana mataki kiko a d'auka ko a KASHE SHI ne kawai?.  Da sauri momy ta girgiza kai tare da cewa aa boka ai nafiso ka barshi da ransa kawai ka mayar da shi cikakyan d'an iska yanda zuciyar kishiyar tawa zata buga. Dariya boka yayi tare da cewa wanan shi yafi komai sauqi,  me kike so a yimai ne?.  Kallan qanwar tata  momy tayi tare da cewa saratu me kike ganin za ai wa mashkhur ne?.   yaya halima kin san mai za'ai ma?,  da sauri momy ta girgiza kai tare da cewa sai kin fad'a.  Gyara zama saratu tayi tare da cewa yaya halima kawai a mayan da shin d'an iska,  wato ya koma d'an shaye-shaye da bin mata,  yanda ko ya koma rasha ba zai yi karatun ba sai dai yayi iskanci. Kwarai kuwa saratu kin kawo shawara, mai kyau haka za ai.  Ba 6ata lokaci boka ya d'auki kaskwan  qasarsa domin yiwa mashkhur asiri. Amma ina asiri yaqi tafi wajan mashkhur d'agowa  boka yayi tare da kallan su momy yana cewa kaii gaskiya ga dukkan alamu yaran nan yana yawai ta addu'a,  ko kuma yana da taurin kai sosai.  Da sauri momy tace kwarai kuwa mashkhur yana da mugun  taurin kai.  Dariya boka yayi tare da cewa karki damu da wanan zan baki magani ki tabbata kafin  ya koma makarantar  kin zuba mai a binci yaci, sau goma,  tom ina yi miki bushara da shikenan bazai ringa karatuba sai shaye-shaye da bin mata. Daga hakahaka momy ta ajiyewa boka kud'in sa sa Daga haka momy gida su ta wuce, ta gai da umma da baba,  bata wani jimaba ta wuce kano.  Tana zuwa gida ta wuce part d’in ta, tayi wanda sanan ta shige kici ta fara dafawa mashkhur abinci,   bayan ta gama ta barbad’a wa mashkhur maganin a abinci sanan ta wuce part d’in su mashkhur.  Lokacin da momy ta bawa mashkhur abinci sam ya manta bai yi bismillah  ba,  dama ina qadda zata same ka,  haka abun yake ALLAH yasa mu dace. 6angaran zahra kuwa har yanzu bata sa mashkhur a idunta ba,  sam bata bari ko hanya ta had'asu,  shima mashkhur d'in ya manta da wata haliita zahra.  Ahamd yana zuwa gidan su mashkhur sosai suyi hira,  shima watarana mashkhur yana zuwa wajan Ahmad d'in.  6angaran momy kuwa ta gama bawa mashkhur maganin boka a abinci har na tswan kwana goma. Kwanci tashi ba wuya wasa-wasa har lokacin komawa makarar su mashkhur yayi,  dan yanzu bai fi saura sati d'aya su koma ba.  Dan mashkhur ma ya fara shirya-shiryan komawa rasha.       Yau ya rage saura kwana d'aya su mashkhur su koma makaranta ,  bayan  mashkhur ya gama shirin tasf,  kwanciya yayi,  domin yin bacci. Washegari da sassafe jirgin su mashkhur ya tashi domin tafiya rasha. Mutan gidan duk jikinsu yayi sanya,  sabida tafiyar mashkhur,  momy kuwa farin ciki take sosai,  itama zahra taji dad’in tafiyar mashkhur d'in dan ko ba komai zata sake a gidan,  dan tindda yazo har ya koma bata sa shi a idanuwanta ba. RASHA. jirgin su. Mashkhur ya sauka garin rasha lafiya kuma sun koma masaukin su.  Bayan one week suaka koma makaran ta domin ci gaba da karatu.  Abu kamar gaske mashkhur ya fara karatu,  amma sai dai zee ta sake matsawa mashkhur sosai fiye da dama.  Abun mamaki shima mashkhur d’in ya fara kula zee, dan yanzu ma zee har gidan su mashkhur ta sani. Niku amima bayero nace anya asirin bokan momy bai fara aiki ba. 🤔 Kai abu fa kamar wasa har zee ta zama qawar mashkhur sosai,  dan yanzu har gidan su take zuwa suyi hira.  Kuma hakan ne ya bawa zee damar koyawa mashkhur shaye-shaye,  dan yanzu zee ta koyawa mashkhur shan kwayoyin maye da kokyan harma da maganin mura taso ta koyawa mashkhur shan sigari,  amma mashkhur sam ya kasa sabida ko qanshin sigari mashkhur yaji sai yayi a mai.  Hakan kuwa ba qaramin mamaki da d'agawa ahmad hankali yayi ba. Ahamd yayi-yayi mashkhur ya rabu da zee amma ina abu yaci tura daga qarshema har fad'a sukayi.  Ahamd kuwa dole ya saukko ya cigaba da yiwa mashkhur nasiha akan ya dai na mugayan halin nan.  Yanzu kwata-kwata mashkhur ya dai na karatu wataran ma baya zuwa makarantar sai dai yasha maganin bacci ya kwanta.  Yanzu fa abu yayi qarfi dan zee wuni take a wajan mashkhur,  tayi bacci tayi wanka harma girki take yi.  Babban buri zee mashkhur ya kussan ceta, amma mashkhur yaqi dan sam yaqi bari wata halaqa mara kyau ta shiga tsakanin sa da zee. Lokacin exam yazo,  hakan ne yasa mashkhur ya raqe wasu abubuwan kuma yana karatu yanzu,  amma dai ba sosai ba.  Bayan sunyi jarabawa aka bawa su mashkhur result d'in su.  Mashkhur kuwa a cikin su 200 ta 20 yazo,  nikuwa amna bayero nace ina laifi tindda ba karatun yake ba.  Malaman su mashkhur sunyi mamaki sosai da sosai yanda lokacin guda mashkhur ya dai na karatu gaba d'aya. Haka mashkhur da ahmda suka kama hanyar dawowa Nigeria hutu.  Lokacin  da mashkhur ya koma gida sam bai bari su dady sun ga result d'insa ba. A 6angaran ahamd kuwa ya yanke shawarar ya samu dady ya gaya mai halin da mashkhur yake ciki.  Ba 6ata lokaci ahmad ya d'auki waya yayiwa dady massage da cewa yana so su tattauna magana mai mahimmanci akan mashkhur,  in ya samu lokaci. Dady kuwa ya amince da hakan dan harma sunyi shawarar a inda zasu hadu. Lokacin da ahamd ya had'u da dady bayan sun gaisa ba 6ata lokaci,  ahamd ya fara yiwa dady bayani akan halin da mashkhur yake ciki,  ba abinda Ahmad  ya rage har halaqar mashkhur da zee  .  Dady ya tabbayi Ahmad hakan mashkhur yana ai kata zena da zee.  Ahamd kuwa cewa dady yayi gaskiya bai sani ba,  amma shima yana zargin haka.  Dady yayiwa ahmad godiya sosai daga haka sukayi sallama,  kowa ya wuce gida. Hankalin dady ya tashi sosai da jin abinda mashkhur yake ai katawa,  dan da kyarma ya qarasa gida.  Bayan dady ya je gida ammi da hajiya kaka harma da momy ya tara a d'aki ya sanar da su abinda ke faru.  Hmmm bazan iya gaya muku halin baqin ciki da ammi da hjya kaka su shiga ba. Momy kuwa farin Ciki kamarya ka sheta aiki boka ya kama mashkhur.  Dady ammi momy hjya kaka duk suna yiwa Mashkhur kallan muzinaci  kuma d'an shaye-shaye.  Amma abinda basu sani ba shine sam,  Mashkhur baya zina,  amma ba wanda yasan hakan dan ko ahmad ma  zargin mashkhur yake da hakan. To yanzu su ammi sun tabbar da mashkhur yana shaye-shaye,  sabida kwalaban da suke gani a d'akin sa da kwayoyi,  kai harta  abdul yasan halin da mashkhur yake ciki.  Abdul yayi baqin cikin haka  sosai kuma kullum ciki yiwa mashkhur nasiha yake.  Ba kowa bane  yasan mashkhur yana shaye-shaye a gidan ba sai dady, ammi, momy, hjy kaka, da abdul.  Amma duk sauran yaran  gidan  basu saniba,  sabida mashkhur  yana taka tsam-tsam kuma ya hana su haidar shiga d'akin sa sai da izini. Abun ya damu hjy kaka sosai hakan ne yasa hjy kaka  ta yanke shawarar had'a mashkhur da zahra aure.  Bayan ta yanke shawarar ta samu dady da zancan.  Da farko dady bai amince da hakan ba amma hjy kaka tace umarni ta bashi, hakan ne yasa dole dady ya amince bada son ransa ba.  Haka dady ya tara mutan gidan ya sanar da su ya had'a auran zahra da mashkhur......... Tom masu karatun littafin ADALILINTA wanan shine dalilin da yasa  aka had'a  zahra da mashkhur aure. Kuma wanan shine cikakyan tarihin gidan alhaji Abukar dala. Kunji abinda ya jawo kiyayya tsakanin mashkhur da zahra,  kuma kunji mai ya kawo soyayya tsakanin abdul da zahra. Kuma kunji wace zahra............ A lokacin mashkhur yana da she kara 27, dan ya girama sosai ya zama saurayi,. Shima abdul d'in ya girma sosai ya zama sauri dan lokacin shekarar sa 24, kuma a lokacin ne abdul ya kamu da matsanan cin son zahra, ammah sai dai bai gayawa kowa ba a gidan, hatta zahra ma bata sani ba. Lokacin su zahra da rukee suma duk sun zama 'yan mata sosai dan lokacin ma shekarar zahra 17. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing.......... *page 50* Yanzu mun gama tariyin zamu kowa labarin mu.......... Back to story...... Yau sati d'aya kenan da had'a auran zahra da mashkhur. Abdul dai jiki yayi sauqi, ba laifi, amma lokaci guda yayi zuru-zuru duk yabi ya rame kullum cikin tinani yake. 6angan zahra kuwa kullum tana nan abun dai ba dad'i, sam yanzu ta dai na walwala mussaman ma in ta tuna wai mashkhur za'a aura mata. 6angan mashkhur kuwa ya d'au alwashin bazai ta6a bari a aura mai zahra ba. Itama ammin yanzu ta de na jin haushin mashkhur tinda hjy kaka tace mata asiri akayiwa mashkhur, tun daga nan ammi ta dage da yi mai addu'a. Yanzu ya rage saura sati d'aya saukar su zahra da ilham harma da su rukee da ruma. Kuma dady ya gama yanke shawarar zai d'aura auran zahra da mashkhur, ranr saukar su ilham. ba wanda yasan hakan daga ammi sai hjy kaka. Mashkhur kuwa yana nan yana shirya-shiryan yanda zai rusa auran sa da zahra. Yanzu zahra ta fawwalawa ALLAH ta d'an saki jikin ta, sabuda saukar qur'ani da zasuyi. Yau saura kwana d'aya saurakar su zahra, dan haka tun da daddare aka fara girke-girke da yake dady ya buga inventions d'in bikin mashkhur da zahra ya raba, suma ammi da hjy kaka sun rabawa mutane 'yan uwa da abokan arziki duk sun raba musu, sauran gidan kuwa bawanda yasan ma me akeyi ba. Dan haka tun daran ranar aka fara shirin girkin gobe dan an kawo kayan abinci da nama. Washegari....... Tunda safe mutan gidan suka fara shirya-shiryan tafiya wajan saukar su ilham. Dady kuwa da biyu ya shirya dan a wajan saukar yake so a d'aurawa zahra da mashkhur aure dan ya gayyaci manyan abokan sa sosai. Dady ya shirya cikin tsadaddiyar shaddar sa mai kyau, sai kyalli take. Zahra, ilham, rukee, ruma suma duk sun shirya cikin kayansu na ankwan sauka, kayan su mai tsada suka saka, sanan suka d'ora hijab da niqab sunyi kyau sosai, da sosai. Suma ma su faruq da haidar sun shirya tsaf sunyi kyau binsu dama su tun waccan shekarar lokacin da mashkhur ya tafi rasha sukayi sauka. Abdul ma ya shirya cikin shaddar sa tsadadiya, yayi kyau sosai abinka da fara kuma mara jiki sosai. Su zahra sunyi mamaki sosai yanda suka ga wajan sauka ya cika da mutane maqil, abinda ya basu mamaki ko lokacin saukar su faruq mtane basu zo hakan ba. Ba 6ata lokaci aka fara da addu'a sanan aka kira d'aliban sauka aka fara raba musu allo, da qur'ani, kowa kafin a bashi allan sa sai ya yayi karatun al qu'ani tukunna. Bayan an gama saukar su zahra nan da nan limaman da malamai sukai sanarwar kar wanda ya tafi za'ai d'aurin auran wata daga cikin d'alibar sauka. Mamaki ya kama su zahra harma da sauran d'aliban sauka kowa sai mamaki yake wace haka zatai aure bata sanar da suba. Suna cikin kokwan tan suka jin an fara shirn d'aura aure, nan da nan kowa ya mai da hankalin sa. Mamaki ne ya kama su zahra harma da abdul da su faruq, saka makwan ganin dady, da abokan sa harma da 'yan uwansa a kusa da limamin da za'a d'aura aure. Suna cikin kokwanto sukajin an fara d'aura aure. Dady ne wakilin zahra, sai kuma cousin d'in dady ne wakilin mashkhur. Su zahra harma da sauran mutanan wajan basuji su me dady suke tattau nawa ba sabida da tazara sosai. Kawaii dai sunga course d'in dady ya curo kud'i mai yawa ya ajiye, daga qarshe kuma bayan sunyi magan ganu ya miqawa dady kud'in. Duk anbar su zahra da faruq a cikin duhu. Shikuwa abdul tun kafin a sanar da abinda yake faruwa jikinsa ya bashi dady auran yaya mashkhur da zahra yake so ya d'aura, nan da nan gumi ya rufe abdul , yama kasa motsi gaba d'aya,. AN daura auran MUHAMMAD MASHKHUT ABUBKAR DALA da FATIMA ZAHRA ABUKAMAR DALA. AKAN SADAKI MILIYAN D'AYA. Abinda kunan zahra suka iya jiye mata kenan daga haka bata sake gana komai ba, kawai dai tana ganin giftawar mutane da hayaniya. Abdul kuwa sake das karewa yayi a wajan, ilham ma da su faruq suma mamaki ne ya rufe su sosai da sun kasa cewa komai, ma. 'Yan aji kuwa sai surutu suke wasu suna cewa ALLAH ya sanya alkhairi, wasu kuma suna cewa zahra da ilham basu kyauta ba da basu gaya musu ba, wasu kuma duk sun 6ata rai suna jin haushi tare da fad'in gananin magagan ganu akan rashin sanar da su auran. Suma su faruq da haidar mamaki ne ya kamasu sosai, haka dai suka kama abdul suka sashi a mota faruq yaja suka wuce gida domin sanar da su ammi meke faruwa. Zahra kuwa miqewa tai kamar wata mahaukaciya ta tsige niqab d'in fuskarta ta fara tafiya kamar wata mahau kaciya. Itama ilham d'in miqewa tai tare da miqawa ruma qur'anin ta dana zahra tare da cewa ruma ruke mana bari nabi bayan zahra. Zahra kuwa tafiya take kawai, da sauri ilham ta riqe hannun zahra sukayi hanyar gida. Suna shiga gida kuwa matan biki suka fara yiwa zahra bud'a. Zahra kuwa ko ta kansu bata bi ba suka shige d'aki ita da ilham suka kulle, ba abinda kakeji yana tashi daga d'akin sai sautin kukan zahra da ilham. Mashkhur........... Hayaniyar mutane ce ta tashi mashkhur daga bacci. Yayi mamaki yanda yaji hayaniya a har bedroom d'in sa, ko bai fita ba yasan ba qaramin mutane ne a gidan ba, kuma yasan duk saukar su ilham suka zo. Hhhhhh nikwa amina bayero nace ko dai ba gayawa mashkhur ya zama ango zahra ne? 🤔😂 Miqewa mashkhur yayi ya shiga toilet yayi wanka, bayan yayi wanka ya shiya cikin yadinsa mai kyau, yayi tsaf a binsa in ka gan shima bazaka ta6a tinanin yana shan wasu kwayoyi ba, duk ya zama wani gentle man. Mukullin motar sa ya d'auka ya fuce daga bedroom d'in nasa. Ta bayan qofar part d'insu ya fita, sabida sam baya son yaga jama'a sosai. Yana futa ta qofar bayan part d'in su tafiya kad'an yayi ya qarasa parking space, daga nesa ya hango mutane sosai suna yin bud'a amma mashkhur bai kawo kamai a ransa ba ya wuce wajan motar sa. Yana zuwa ya shige sanan ya zuge baqin glass d'in motar ta yanda ba wandda zai iya gane waye a motar. Hoon yayiwa mai gadi ya zuge mai, get d'in ya fuce. Mamaki ne ya sake rufe mashkhur saka makwan ganin dady da manyan abokan sa, kuma ga dandazon mutane ko ta Ina, mashkhur dai yasan ko da saukar abdul ba'ai irin wanan taran ba. Bare saukarsu mashkhur d'in da yake lokacin ba'ai taro ba saka makwan ammi bata da lafiya. Mashkhur dai bai kawo komai a ransa ba ya ratsa da motar ta cikin mutane ya wuce gidan su ahmad........ Da kyar ammi ta lala6a zahra akan tayi haquri tai wanka kuma ta shirya. Wajan qarfe hud'u na yamma bayan zahra taci kuka ta qoshi ta tashi ta shirya, shima ba'a san ran taba kawai da sabida ammi ta takura mata. Bayan ta shirya cikin tsadaddan leshinta da mayafi fita tayi wajan qawayanta ta zauna zuciya duk ba dad'i, 'yan biki ma sun fahimci zahra bata so a ce mata amarya ko ayi mata bud'a dan haka denawa sukayi gaba d'aya. 6angaran abdul kuwa tunda ya dawo yana can daki zuciya cika da baqin ciki. Sai wajan misalin qarfe ( 11:00 am) na dare mashkhur ya dawo gidan, kafin nan duk 'yan biki sun waste, da yake an sanar da su ba a qasar nan zahra zata zauna ba. Mashkhur kuwa yaji dad'in ganin kowa ya tafi da yake dama sabida su yabar gidan. Yana shiga part d'in su ya hangi dady zaune a babban falon part d'in nasu yana danna wayar sa. Baki d'auke da sallama mashkhur ya shigo, dagowa dady yayi ya fara kallan mashkhur sama da qasa. Dady sannu da war haka, cewar mashkhur. Da sauri dady ya girgiza kai tare da cewa ai mai sunan baba ai kai ya kamata ayiwa sannu da war haka, tinda har ka kai dare haka. Shiru mashkhur yayi bai tanka ba ya kama hanyar hawa step. Da katar da shi dady yayi tare da cewa dawo inason magana da kai. Ba musu mashkhur ya juyo ya dawo inda dady yake yakeso tare da zama a qasan kujera, shi kuma dady yana saman kujera. Gyara zama dady yayi tare da cewa dama inaso na gayama abinda ya dace ka sani. Yau misalin qarfe(12:00pm) na rana na d'aura aure kai da MAMANA. A furgice mashkhur ya miqe tare da cewa what!! Dady da wasa kake ko da gaske?. Harara dady ya watsawa mashkhur tare da cewa na ta6a yi maka kalar wanan wasa ne?. Tom bari kaji yanzu zahra ta zama matar ka ta aure. Ai mashkhur bai san sanda ya furta ALLAH ya sauwaqe mai zanyi da wancan banzar yarinyar?. Ji kake tass-tass wani kyakyawan mari dady ya sakarwa mashkhur tare da cewa mai sunan baba ni kake gayawa wanan maganar ko? Au harma da tambayata ma mai zakai da ita koh?, to ai kafi kowa sanin mai za kai da ita tinda kana bin matan banza a waje. Da sauri mashkhur ya d'ago tare da cewa haba dady nifa ba wasu matan banza da nake bi d'an ni ban ta6a ZINA ba aruyuwata . Kallan banza dady ya watsa mai tare da cewa, sai kaje ka gayawa wanda bai sani ba, kuma wlh dole ka zauna da mamana a matsayin matar ka. A zuciye mashkhur yace haba dady nifa wlh basan yarinyar nan nake ba da zaku aura min ita. Jinjina kai dady yayi yana mamaki yanda mashkhur yake mayar mai da magana gatsau amma bai yi mamkin hakan ba sabida yasan shaye-shaye yake. To da kake cewa baka santa ai ita ai ba sanka take ba, inma banda qaddara mai mamana zatai da kai dubi duk ka lalata rayuwar ka. Kuma bari kaji sati mai kamawa in zaka koma rasha da ita zaka tafi. Haba dady wlh ni ba inda zani da ita nifa wlh saki uku ma zanyi mata. Wasu kyawawan tagwayan maruka dady ya qara sakarwa mashkhur jikake tass-tass, tare da cewa wlh mai sunan baba hardai ka sake ka saki zahra ba Ni ba Kai sai dai ka nemi wani UBAN ba dai niba. daga haka dady ya fuce daga part d’in a fusace yabar mashkhur a tsaye. Mashkhur kuwa jinjina kai yayi tare da furta wlh kuwa sai da kuzo ku d'auki GAWAR 'yar ku daga haka ya wuce sama a zuciye. Yana zuwa ya shige bedroom d'in sa tare da, samai key. Kayansa ya fara cirewa yana gama cirewa ya shige tolet ya watsa ruwa ya futo, d'aura da towel, a ugu. Kayan baccin ya zura sanan ya fara shan kayan maye, yana gama sha ya baje a kan bed ya kwanta. Zuciyarsa wani irin quna take mai, wai shi aka aurawa, zahra jin abin yake kamar al mara. Haka ya shiga tinani kala-kala zuciyarsa kuwa sai tiririn baqin cike take. Wai ADALILIN ZAHRA dady yake cewa zai iya rabuwa da shi. Jinjina kai yayi zuciya cika da baqin ciki, daga haka bacci mai nauyi ya kwashe mashkhur saka makwan kayan mayan da yasha.......... Zuwa anjima da daddare zan sake yi muku posting d'in ragowar wanan page d'in. Wannan page d'in yana da tsayi sosai ba kamar sauran pages d'in baya ba ajjima da daddare in na gama typing.. Zan yi muku posting. New book on 2023. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 My number 09162226240. Jinjina kai yayi zuciya cike da baqin ciki, daga haka bacci mai nauyi ya kwashe mashkhur saka makwan ganin kayan mayan da yasha.......... Washegari......... Knock d'in qofar ne ya tashi shi daga baccin da yake. Da kyar ya iya bud'e indanunsa cikin kasalaliyar murya yace waye?. Muryar ammi yaji tana cewa nice, da kyar ya iya tashi jiki ba kwari ya nufi qofar. Yana bud'e qofar ya juya, ya koma kan bed ya sake kwantawa. Baki d'auke da sallama ammi ta shigo, murya qasa-qasa mashkhur ya amsa mata sallamar. Ammi tana qara sowa ta zauna akan bed d’in tare da zubawa mashkhur ido, wanda ya lumshe idon sa kamar mai bacci. Mashkhur sunan sa ammi ta abbata, a hankula ya bud’e' idanuwanta shima ya zuba mata ido yana kallansa kamar yadda take kallansa. Can ammi tace mashkhur tashi inaso, muyi magana, shiru mashkhur yayi can kuma ya tashi ya zauna kamar yanda ta umarce shi. Gyara zama ammi tai tare da cewa mashkhur yanzu abinda kake ka kyauta?. Langwa6e murya mashkhur yayi tare da cewa ammi lokaci guda kin tsaneni kin dai na sona sabida qaddara ta same ni koh?. Shuru ammi tayi tana tinanin maganar mashkhur, da ammi fushi take da mashkhur kwata-kwata ta dena kula shi, amma yanzu da hjy kaka ta gayawa ammi asiri akayiwa mashkhur, yake shaye-shaye, tausayin mashkhur ne ya kama ammin. Ajiyar zuciya ammi tai tare da cewa wlh mashkhur ban tsane kaba, ka ta6a jin inda uwa ta tsani d'anta? Girgiza kai mashkhur yayi alamin aa. Cigaba da magana ammi tai da cewa mashkhur bana so naga kana shaye shaye da bin ma!!! Da sauri mashkhur ya toshewa ammi baki da hanunsa tare da furta haba ammi karki gayamin maganar da dady ya gayamin wlh zuciyata bazata jure ba. Haba mashkhur nifa uwarka ce, kuma dole na gayama gaskiya lokaci yayi da zaka rabu da matan bazan nan, tinda gashi mun d'aurama aure da matarka ta sunna. Wani siririn tsaki mashkhur yayi, da yaji ancewa zahra matarsa. Murya a sanyaye kamar mashkhur zai yi kuka ya riqe hanun ammi tare da cewa, ammi nasan ke kika haifeni, kuma kinsan halina koh?. To wlh tinda naka ba ta6a kusantar wata 'yar mace ba nayi zina , haba ammi ku fahimceni dan ALLAH ku dena yimin kallan ma zinaci ko mai bin mata pls ammi, mashkhur ya qarasa maganar kamar zai yi kuka. Zuba mai ido ammi tai, d'an jikin ammi yayi sanyi tunda taga mashkhur yayi mata hakan tasan tabbas da gaske yake baya bin mata, dan in dae mashkhur yana aikata abu, in dai yayi mata qarya zata gane, kuma yanzu ta tabbatar da gaske yake. Ajiyar zuciya ammi ta sauke tare sa cewa to in baka aikata hakan mai yarinyar nan take zuwa wajan tayi?. Koh ammi bata gayawa mashkhur wace yarinya take nufi ba yasan, zee take nufi, kuma yana jin hakan ya tabbatar Ahmad ne yazo yayi musu zancan zee, tinda shi kad'ai ne ya santa a Nigeria. Ammi wannan fa qawata, ba wani abu da yake tsakanin mu in ba abota ba. Shiru ammi tai tana mamaki wai yau ne mashkhur yake kula wata harda ce mata qawarsa, shida ko zancan mace bayaso ada. Maganar mashkhur ce ta dawo da ammi da tinanin da ta tafi, ammina wai dan ALLAH sabida mai kuka d'auramin aure da yarinyar nan, wlh ammi na tsane ta bana son ta a rayuwata. Nan da nan ammi ta d'aure fuska tare da cewa haba mashkhur wai mai zahra tayi ma haka ne a duniya?. Shiru mashkhur yayi ba amsa. Kuma naji abinda kayiwa dadyn ka jiya yanzu mashkhur ka kyauta?, amma ammi kinsan dady bai kyauta ba, da ya had'a auranan kuma yace dole sai na tafi rasha da ita. Jinjina kai ammi tayi tare da cewa shikenan, yanzu dai ya kamata kaje ka bawa dadyn ka haquri, akan abinda kayi mai, kuma ka roqe shi akan basai ka tafi da zahra ba, sabida nima sam banaso ka tafi da zahra, tinda ba jituwa kuke ba, kar kaje ka ringa zalintar ta, kamar yadda ka saba a baya. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa wlh ammi dady yana da kafiya, tinda ya yanke hukunci, ba zai canza ba. Shiru ammi tai can kuma tace, eh ko bazai yanda ba kaje ka bashi haquri, akan abinda kayi mai jiya da daddare. Tom ammi zani. Yauwa mashkhur sai kuma magana ta qarshe, ammi ta fad'a murya a sanyaye. Tom ammina ina jinki?, dan ALLAH mashkhur ka dai na shaye-shaye nan wlh bana so. Sunkuyar da kai mashkhur yayi tare da cewa wlh ammi nima inaso na dai na amma na kasa, pls ki tayani da addu’a kawai?. In sha ALLAH mashkhur zan ringayi amma kai ma ya kamata ka dage da addu’a da kuma sallar dare, sanan kullum ka ringa azkar safe da yamma?. Tom ammina zan ringa yi in sha ALLAH. Qoqarin miqewa ammi ta fara, da sauri mashkhur ya ruqo hanunta tare da cewa ammi kin manta da abu d'aya fa. Kallansa tayi tare da cewa mene?, bud'e mata hannu mashkur yayi tare da cewa hug, hararar wasa ammi ta watsa mai, tare da nuqe kafad'a tana cewa aa, bazanyi hug d'in ba, zaro ido mashkhur yayi cikin mamaki yace because of what?, sabida ka girma yanzu kuma gashi har aure, kayi, had'e rai sosai mashkhur yayi musamman ma da ya tina da zahra aka d'aura mai aure. Ammi da taga haka murmushiyayi tai tare da dacewa matsawa gab da shi, ta bud’e mai hannu alamun hug, ba musu mashkhur ya fad'a jikin ta, suka rungume junan su. Lumshe ido mashkhur yayi da yaji shi a jikin ammin tasa, wani irin feeling yake ji, sabida raban da ammi tai mai hakan har ya manta, wani irin san mahaifiyar tasa ne ya lulu6e shi. Itama ammin lumshe idon ta tayi tana jin qaunar d'an nata tana ratsa sassar jikinta. Sunfi minti goma a haka, dan mashkhur ma har ya fara bacci a jikin ammin, muryar ammi ce ta ratsa kunan mashkhur!! Mashkhur sakeni na tafi, ina da abinda zanyi. Haba ammi ki barni mana nayi bacci a jikin wlh nayi missing d’in kulawarki sosai ammi. Ammi da taga bazata iya biye wa mashkhur ba ture shi tai da qarfi, daga jikinta, tare da kama hanyar fita. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa wlh ammi na, ina son ki, girgiza kai ammi tai tare da yin murmushi ta fuce daga bedroom d’in. Mashkhur kuwa tashi yayi yai wanka sanan ya shirya ya nufi hanyar babban falon break fast. Zahra......... Yau fah zahra ko bacci ba tai ba kwana tayi tana kuka, sai da asuba ta samu ta rintsa. Misalin qarfe goma na safe dady ya aiko ilham ta kira zahra, zahra tana bacci ilham ta tashe ta, tace mata wai dady yana kiranta. Toilet zaha ta shiga ta wanke baki da fuskarta da ta kunbura suntum tai jajjawur. Tana kammalawa ta futo daga toilet d'in, sanan ta d'auki mayafin ta tasa, ta wuce kiran dady. Zahra tana zuwa falo ta tarar da faruq da haidar harma da ammer suna break fast akan draining table, shi kuma abdul yana gefe da magaguna a gabansa fuska ba annuri, dady yana kan kujera a zaune, ilham kuma tana qasan a kefan kujerar da dady yake zaune. A dai-dai lokacin ammi ta dawo da d'akin mashkhur, itama ammi kama waje tai ta zauna tana yiwa abdul sannu. Zahra kuwa qarasawa kusa da ilham tai sanan ta zauna tare da cewa dady gani. Cikin kulawa da qauna dady yace mamana taso ki zauna a kusa dani?, girgiza kai zahra tayi alamun aa. Murmushi dady yayi tare da cewa ok wato har kin fara jin kunyar surikinki kenan?. Zaro ido zahra tayi tare da saurin miqewa ta zauna a kusa da dady ido cike da kwalla. Abdul kuwa ji yayi kamar dady ya zuba mai garwashi, a zuciyar sa, ammin kuwa murmushi tai da jin maganar dady su faruq da ilham kuwa dariya suka farayi qasa-qasa. Kallan zahra dady yayi tare da cewa! Mamana, cikin murya kuka zahra tace na'am. Nan da sati d’aya ke da mijinki zaku zafi, rasha tare. Abdul da masifar baqin ciki ta ishe shi, da sauri ya tashi yabar wajan ya nufi part d’in su. Abdul zai futa kenan shi kuma mashkhur ya shigowa, mashkhur kuwa tsayawa yayi da tafiyar saka makwan jin muryar zahra cikin kuka tana cewa aa gaskiya ni dady bazani ba, wlh in dai nabi yaya mashkhur kasheni zai bazan dawo da rai ba. Mashkhur kuwa yana jin hakan wani shu'umin murmushi ya saki a zuciyarsa yake kwaraii, kuwa kashe ki zanyi. Cikin muryar rarashi dady yace, haba mamana ba wanda ya isa ya kashe ki sai kwanan ki ya qare, kinji?. Mashkhur ne ya shigo baki d'auke da sallam bai jira amsar kowa ba ya nufi kan dinining, ya zauna domin break fast. Dady kuwa cigaba da magana yayi da cewa kin yarda zaki je ko mamana?. Girgiza kai zahra tayi alamun aa. Haba mamana nasan ke mai biyayya ce, kiwa dadyn ki biyayya mana, shiru zahra tayi bace komai ba. Dady sake magana yayi tare da cewa dan ALLAH mamana ki yarda kutafi kinji?, ba yanda zahra ta iya bazata ta6a yiwa dady musu ba tinda harda ALLAH ya had'a ta, a ala dole zahra ta d'aga kai alamun ta yanda. Yauwa mamana ALLAH ya yi miki al barka. Wani haushine ya kama mashkhur da yake zaune akan draining din cin abinci, cikin zuciyarsa yace wato, ita harda roqanta ake akan ta amince, shikuma da mari da barazana ake so ya amince. 😂 Haushin zahra, mashkhur yake ji sosai, musamamn yanda yaga ta kifa kanta akan cinyar dady yana rarrashin ta. Lalai wanan ya rinyar ta shanyewa dady zuciya, sabida baqin ciki mashkhur ko abincin ma bai ciba ya fuce a fusace daga d'akin. Part d’in su ya koma ya d'auko key d'in motarsa da wayarsa ya fuce daga gida ya tafi wajan ahma domin sanan da shi mai ke faruwa.......... Misalin qarfe tara na dare mashkhur ya dawo, bedroom d’in sa ya shiga sanan yayi wanka ya canza kaya. Kamar ance ya fita ventilation d'in bedroom d’in yana shiga ya hango dady a can qasa a lambu yana shan iska, dama sometimes dady yana yawan zama, anan ya sha iska da daddare. Dan haka a hanzarce mashkhur ya zura takalminsa ya fuce somin zuwa wajan dady. Mashkhur yana isa lambu ya nufi inda dady ke zaune yana shan iska. Mashkhur Yana qarasawa yayi sallama cikin ladabi. Dady kuwa ko d'agowa bai yi ba ya amsa. Mashkhur samu waje yayi ya ra6a a gefan dady ya zauna. Dady barka da hutawa?, fuska a d'aure dady yace yauwa. Dama dady inaso na baka haquri akan abinda ya faru jiya da daddare in sha ALLAH bazan qara ba. ALLAH yasa dady ya fad’a a taqi ce. Shiru mashkhur yayi na wasu lokutan kafin yace dan ALLAH dady kayi haquri, ka janye batin tafiya ta rasha da zahra, wlh dady, banaso naje mu ringa samun sa6ani da ita tinda kaka ba jizuwa muke da ita ba. Kada ALLAH yasa ku jitun, tafiya ce sai kunyi ba fashi, cewar dady. Dan ALLAH dady wana lefi nayi ma haka had'a ni aure da ita. Ko d'aya ra'ayi ne kawai, cewar dady. Dady in sha ALLAH daga yau zan dena duk abinda bakaso dan ALLAH ka raba auran nan. WLH mai sunan baba abu uku zakai min na raba auran nan kai da zahra. Da sauri mashkhur ya d'ago tare da cewa dady inaji menene. Gyara zama dady yayi tare da cewa abu na farko shine ya zama dole ka tafi da zahra rasha. Na biyu kuma sai ka dai na munanan halayyarka ta shaye-shaye miyagun kwayoyi. Na uku kuma sai ka futo da ruselt mai kyau a jarabawarka ta karshe. Ni kuma nayi maka al qawarin hardai kaje rasha ka aikata wanan abubuwa, wlh in dai baka fara son zahra ba da kai na zan sa ka sake, saki UKU ma. A zuciyar mashkhur cewa tabb wanan banzar yarinyar zan so?, Ajiyar zuciya mashkhur yayi tare da cewa shikenan dady wannan sune abubuwan da kake so kwai. Gyad'a kai dady yayi tare da cewa eh su nake so. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa dady na AMINCE. da biyu mashkhur ya amince da hakan na farko dai yasan ko ba komai nan da shekara d'aya da rabi yana dawowa daga rasha zai rabu da zahra, na biyu kuma ya d'au alwashin sai ya ganawa zahra azaba mai radad'i ya horar da ita da azaba. . murmushi samun nasara dady yayi tare da cewa Yauwa mai sunan baba ALLAH ya bada sa'a. Amen dady, daga haka suka cigaba da hira abin sha'awa, kamar ba su bane sukai baran-baran jiya da daddare.......... To fah shirya-shiryan tafiya mashkhur da zahra rasha ya kankama, shima abdul a ala dole ya danne son zahra da kishin sabida mashkhur ya bashi labarin yanda sukayi da dady. Ba abinda ammi ba tanadarwa zahar na tafiya rasha ba. Kaya kala-kala man shafawa, kayan baccin audiga pants bireziya komai dai ta shiryawa zahra. 6angaran zahra kuwa kullum kuka take tun ammi da abdul suna rarrashi har sun gaji... Tom yaufa ta kama ranar tafiyar su zahra rasha, harda dady da ilham da kuma abdul zasu raka zahra rasha. dan haka tunda asuba, suka fara shiri. Zahra kuwa kuka kawai take, ammi kuwa sai da ta yiwa mashkhur magiya akan karya zalinci zahra, ko hannunsa kar yasa ajikinta da niyar duka, barema yay mata kallan banza?, mashkhur dai yace to amma ba har zuciyarsa ya fad'a ba. Momy kuwa kirawo mashkhur tai tare da ziga shi akan ya ringa dukan zahra yana azaftar da ita?, mashkhur kuwa yaji dad'in hakan koma ya amince, da abinda momy tace mai. Wajan qarfe shida na safe su zahra suka gama shiryawa tsaf, domin tafiya rasha. Hjy kaka kuma ta bawa zahra ta kadda da addu’a yanda zata ringa amfani da su. Kowa kuka yake hatta su haidar da ruma sai da su kai kukan rabuwa da zahra, kai harma ammi da hjy kaka. Momy da rukee kuwa ko kwalla basuyi ba, dama ALLAH ya tai maka ammer yana bacci shi yasama abin yayi sauqi. Haka su zahra suka shige motar drive yayi gaba da su. Lokacin da sukaje airport sun had'u da ahmad. Ba 6ata lokaci suka shige jirgi, domin tafiya, zahra da take zaune a kusa da ilham kwanciya tai a jikinta tana ta matsar kwallah. Mutane sana gama shiga jirgi ya tashi zuwa rasha......... RASHA... Su zahra sun sauka garin rasha lafiya, kuma ba 6ata lokaci suka wuce masaukin su mashkhur. Zahra kuwa harta fawwalawa ALLAH ta dai na kukan. Suna zuwa zahra da ilham suka shiga bedroom sukai wanka sanan suka canza kaya sanan suka baje a kan bed bacci mai nauyi ya kwashe su. Dady da abdul ma bedroom d'in mashkhur suka wuce domin hutawa, shikuwa mashkhur sauka qasa yayi ya wuce wajan ahamd..... Tom yau wajan kwanan su zahra hud'u a rasha, dady yasa zahra a makarantar boka, ta qasar rasha, ya sai mata uniforms da books, school back, takalmi, da sauran su. Harma waya da layi dady ya siyarwa zahra dan sun ringa gai sawa. Sanan dady ya sake siyar wata sabuwar motar ya bawa ahmad key, tare da bashi amnar zahra, kullum ya ringa kai ta makaranta, in zata fara zuwa, sabida dady yasan alin mashkhur ba kai zahra makarantar zai ringa yiba. Ahmad ba musu ya amince, kuma ya yiwa dady al qawarin in sha ALLAH zai kula da zahra amana kamar qauwar sa, duk abinda take so zai mata, dady kuwa yaji dad’i hakan sosai. Tunda sukazo rasha ilham ta lura da yanda ahamd yake ta kallanta amma bata kawo komai a ranta ba. Tofa rana baza qarya sai dai uwar d'aya taji kunya, yau sati su dady d'aya a rasha, kuma yau zasu koma Nigeria. Yasalam hankalin zahra ba qaramin tashi yayi, ba kuka take sosai, itama ilham d’in kuka take sosai sun riqe junan su ita da zahra. Abdul kuwa ji yake zuciyar sa kamar ta buga wai yau shi zai rabud da zahra na tswan shekara da watanni. Sosai dady da abdul suke rarrashin zahra. Gefe guda kuwa oga mashkhur ne yake sakin wani shu'umin murmushi, wanda fassarar sa take nufi zaki gane kuskuran ki dani kike, zancan sai kinyi nadamar sanina a rayuwa. Da sauri zahra ta saki ilham ta rungume yaya abdul d'inta, sabida tasan zatai rashin d'an uwanta masoyinta. Abdul ji yayi kamar ya janye zahra sabida yasan yanzu ita ba maharramar sa bace, matar yayan sane. Mashkhur kuwa a zuciyarsa cewa yayi ji wani iskanci har da rungume shi, wai a haka ita matar aure, ni mai ma zanyi da wanan wlh sai kin gane kuskuranki, yanda ya kamata. Zahra sakin abdul tai ta koma ta rungume dady, tana kuka kamar wata zautacciya, shima dady rungume ta yayi yana rarrashin ta. Mashkhur kuwa a zuciyarsa qara cewa yayi tabb lalai iskancin yarinyar nan yayi qarfi, kace ba qanin mijina harma da surikin take hugging?. Lalai 'yar nan zan sai ta miki zama wai, ita bata yanda mai suriki koh?. Mashkhur duk a zuciyarsa yake fad'in hakan. Dady kuwa da yaga lokacin yana tafiya 6ab6are zahra yayi dag cikinsa yaja hannun ilham suka fuce. Shima abdul d'in fuska cika da kwalla ya bi bayana su. Mashkhur kuwa wani mugun kallo ya watsawa zahra tare da bin bayan abdul, sabida shi zai kai su dady airport a motar sa. Aham kuwa tausayin zahra ne ya kamasa ganin ta d'urqoshi qasa, kuma ta kifa kanta a kan guwairta tana ta kuka mai cin rai. Da sauri aham ya tashi ya fuce ya nufi part d’in sa a qasa sabida bazi iya jurar ganin bai war ALLAH nan tana kuka ba, kuma gashi ba maharramarsa bace matar abokinsa ce, bare ya rarrasheta,. Su dady sun qarasa airport cikin qoshin lafiya tun a mota dady yake yiwa mashkhur nasiha da fad'a akan karya sake ya daki zahra. Mashkhur kuwa tana shiga ta kunansa na dama tana futa a na hagu kawai to yake cewa dady. Mashkhur yana kai su dady airport suka shige jirgi ilham sai fama kuka take, shi dai abdul zuciyarsa tab da baqin ciki. Dady ma ba'a san ransa yabar zahra ba sabida harga ALLAH yana qaunar zahra kuma yana tausayinta. Su dady basufi minti goma ba jirginsu ya tashi zuwa Nigeria........ Mashkhur kuwa yana ganin haka ya shige motar ya nufi hanyar gida, zuciyarsa fass, dan ko ba komai zai takurawa rayuwar zahra............ shin ya kuke tinanin zaman zahra da mashkhur zai kasan ce? Shin kuna ganin mashkhur zai ragawa zahra kuwa?. Shin waca azaba mashkhur zai ringa ganawa zahra?. Shin kuna ganin mashkhur zai shiryu ya dai na shaye-shaye ya futo da result mai kyau?. Shin kuna ganina mashkhur zai cika buransa na sakin zahra?. Shin mashkhur zai so zahra kuwa?. Shin zahra zata so mashkhur?. Kubiyoni a littafin ADALILINTA na biyu domin samun amsoshin tambayoyin nan. Nex book free ne shima bana kud'i ba. Littafin ADALILINTA gaba d’aya, bana kud'i bane, free book ne. ALHAMDULILLAHI........ ANAN NA KAWO QARSHAN LATTAFIN ADALILINTA NA D'AYA. ABINDA MUKAYI KUSKURE ALLAH KA YAFE MANA ABINDA MUKAI DAI-DAI ALLAH KA BAMU LADA. Ina miqa dubun gaisuwa da godiya ga wanda suke bibiyar littafin ADALILINTA, ALLAH ya bar qauna. Zan tafi hutun sati biyu ko uku koma wata kafin na cigaba da rubuta littafin ADALILINTA book 2. Ga wanda suke buqatar littafin na biyu in na fara rubutawa su ringa ka rantawa qofa a bud'e take, zaku iya yimin magana ta wannan number 09162226240, KU yimin magana ta WhtsApp. Free book ne bana kud'i. Game buqatar littafin ADALILINTA full shima ya yimin mgana ta wannan number 09162226240. Free book ne bana kud'i ba. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 BOOK 2. Typing............. *Page 51* Barkanmu da dawowa littafin ADALILINTA da fatan kowa yayi hutu lafiya? ALLAH yasa hakan ameen......... In masu karatu zasu tina mun tsaya in da dady ya d'aura auran zahra da mashkhur kuma ya tirsasasu akan sai sun tafi tare. Mashkhur yaqi amincewa da hakan har sai da dady yayi mai alqawarin, bayan sun dawo daga rasha in dai mashkhur ya gyara halayarsa zai raba auran, sa da zahra, hakan ne yasa mashkhur ya amince zai tafi da zahra. Zahra bataso tafiyar ba, amma yanda dady ya ringa yi mata magayi hakan ne yasa ta amince. Dady da abdul harma da ilham sunyiwa zahra da mashkhur rakiya zuwa rasha. Kuma sun kawana biyu har dady ya sa zahra a makaranta, sannan ya siyi sabuwar motar ya bawa Ahmad, akan ya ringa Kai zahra makaranta, sabida dady yasan mashkhur bazai kai zahra makaranta ba. 6angan mashkhur kuwa ya d'au alwashin sai ya azaftar da rayuwar zahra ta hanyar duka da quntatawa. Mun tsaya a dai-dai in da mashkhur ya tafi raka su dady airport yabar zahra a gida tana ta shar6ar kuka. Bayan ya kai su dady airport jirginsu ya tashi, jiyowa yayi gida zuciya cike da farin ciki dan yasan ko ba komai zai quntatawa rayuwar zahra.......... YANZU ZAMU CIGABA. ZAHRA.. Kuka take sosai, dan tinda su mashkhur suka fita take wajan a zaune take kuka. Babban abinda yake d'agawa zahra hankali da kuma qarasa ta, kuka tasan yaya mashkhur baya santa kuma ya tsane ta, dan haka tasan sai kuma ta ALLAH dan tasan sam bazai raga mata ba. Bayan haka kuma ga jimamin rashin yaya abdul, da ilham dasu ammi da amir, dama sauran 'yan uwanta. Sam zahra bataji qarar shigowar motar mashkhur ba sabida ta tafi doniyar tinanin makomarta a wajan mashkhur. Qarar turo qofar ne yasata zahra dawowa daga tinanin data tafi, da sauri ta d'ago ta zubawa qofar ido, a razane. 4 eyes sukayi da mashkhur yana watsa mata wani mugun kallo. Nan da nan zahra ta dabarbarce, gabad'a jikinta ya d'auki rawa. Fuska ad'aure mashkhur ya fara qoqarin tinkaro zahra. Zahra kuwa da taga hakan a firgice ta miqe, ta kwasa da gudu domin, neman mafaka, dan tabbas tasan ko ba'a gaya mata ba, mashkhur dukanta zai yi. Zahra bata tsaya ko inaba, sai cikin bedroom, tare da fad'awa kan bed tana mayan da nunfashi, dan ko ba komai tasan tinda ta gudo bedroom ta tsira, dan tasan mashkhur bazai ta6a biyota bedroom ba domin ya dake ta. Mashkhur yana ganin zahra ta watsa da gudu ya jinjina kai tare da furta, yaro kenan in yau kin gudo, gobema ranace ai. Daga haka ya juya ya rufo qofar ya nufi bedroom d'in sa. Mashkhur yana shiga bedroom d'in sa yayi tiris saka makwan abinda ya gani. Zahra ce zaune akan bed d'insa tana mayar da nunfashi. Kamar ancewa zahra ta kalli bakin qofa, taga mashkhur a tsaye fuska ba wasa. Sosai zahra ta zaro, idanuwanta suka futo waje, ai sai yanzu zahra ta tinama wai ashe d'akin mashkhur ta shigo. Muryar mashkhur taji ta daki dodan kunana ta, yana cewa! Kwarai, ai basai kin nunamin ke cikakiyar mara kunya bace, ko da yake ai banga laifin kiba, jikinkine kawai bai yi tsamiba, ya qarasa maganar yana qoqarin zare belet d'in ugunsa. Gumine ya tsinkewa zahra, dan tasan tabbas ta shiga hannun mashkhur tofa, sai yanda ALLAH yayi. Ganin zahra bata da mafita kuma ga mashkhur yana gab da, gama cire belet d'in ugunsa, hakan ne yasa zahra ta nufi toilet a guje ta shige tare da banko qofar. Shima mashkhur da sauri yabi bayanta tare da banka qofar da qarfi. Amma sai dai kashhh zahra ta sawa qofar toilet d'in saqatar , hakan ba qaramin 6atawa mashkhur rai ya sakeyi ba, kwafa yayi, tare da juyawa ya koma kan bed d'in. Zama yayi yana tinanin yau wana kalar duka zaiwa zahra, dama abu kad'an mashkhur yake jira ya daki zahra kuma gashi ya samu. Miqewa yayi ya d'auki wayarsa, miss call d'in zee ya gani a jere. Ajiyar zuciya ya saki tare da ajiye wayar a gefansa, Yana ajiyewa yaji wani kiran ya sake shigowa, juyawa yayi tare da zubawa wayar manyan idanunsa Stil zee ce take kira. Miqa hannu yayi tare da janyo wayar, sanan ya d'aga ya kara a kunnan sa. Shiru yayi baiyi magana ba yana sauraran ta. Cikin English take mai magana da cewa!! Gaskiya baby nifa nagaji, wai yaushe su dady zasu koma Nigeria ne?, shiru mashkhur yayi bai bata amsa ba. Hmmm ni dai honey gaskiya na gaji, da rashin ganinka yanzu zanzo na ganka, kaga daga nan sai na gai da dady koh?. Murya a sanyaye mashkhur yace aa zee ki bari zuwa gobe sai kizo, karkizo yau. Wani siririn ihu zee ta saki cikin farin ciki tace wow really my honey?. Cikin qosawa mashkhur yace yes im really zee, thank you so much my honey i really miss you, da fatan bazakai min iyaka da kanka ba kamar yanda ka saba?. Kitt mashkhur ya kashe wayar, sam bayaso zee tazo, sabida takurawa rayuwar sa take, shiyasa yace ta bari zuwa gobe. Daga haka mashkhur ya d'auko laptop d’in shi, ya fara, dannawa. Har misalinqarfe qarfe d'aya na rana zahra bata bud’e qofar toilet d'in ba. Kuma gashi mashkhur yana san shiga toilet yayi alwala domin tafiya masallaci. Ba yanda mashkhur ya iya haka ya wuce toilet d'in falo yayi alwala sanan ya dawo bedroom d'in nasa. Yana shiga bedroom d'in qofar toilet d'in ya zubawa ido ba qiftawa. Can kuwa ya qarasa bakin toilet d'in, tare da qara murd'awa key, d'in da yake jiki qofar yanda bazata iya futowaba. Daga haka ya canza kayan jikinsa zuwa jallabiya ya d'auki dadduma ya fice daga bedroom . Lokaci da ya sauka qasa shima ahmad ya futo dan haka ba 6ata lokaci suka wuce masallaci. Bayan sun dawo ahmad biyo mashkhur yayi sama, suka zauna a falo, Suka hau hira. Suna cikin hira ahmad yace gaskiya mashkhur yunwa nake ji, ya qarasa maganar yana qoqarin d'aukar wayar sa, mashkhur kuwa kallansa yayi tare da cewa to yanzu da kake gayamin, so kake na dafama kokuwa?. Zaro ido waje ahmad yayi tare da cewa tabb, ni na isa nace ka dafamin abinci kai da ko amaryarka baka dafawaba bare wani. Cikin mamaki mashkhur yace waca amarya kuma?. Harara Ahmad ya watsamai tare da cewa matarka mana, shiru mashkhur yayi yana nazarin zancan Ahmad. Wani dogwan tsaki mashkhur ya saki lokacin da ya tina da zahra, dan shi sam ya manta da rayuwar wata zahra ma. Kai mashkhur amma baka da kirki yanzu har ka manta da amaryar taka?. Ko kallansa mashkhur bai yi ba, ya lumbe ido kamar wani mai bacci. Murmushi ahmad yayi tare da cewa bari nayi mana oder abinci mai kake son ci ne?. Shiru mashkhur yayi na d'an wasu lokutan kafin yace duk abinda kai oder in dai inaci zanci. Okay tom ita matar taka mai takeson ci?. Shiru mashkhur ba amsa, haba mashkhur, tambayarka nake fah cewar ahamd. Oho nima I don't no mashkhur ya fad'a a taqaice. Okey go and ask shi pls?. Bud'e ido mashkhur yayi tare da cewa wai kai meye damuwarka da yarinyarce ne? Ya qarasa maganar yana tsare ahmad da ido. Damuwata da ita shine, taci abinci, okay ai tinda kasan hanya sai kaje bedroom d'in ka tambayeta mai take so. Girgiza kai ahmad yayi tare da crwa ai ni ba maharraminta bane da zanje d'akinta kai ya kamata kaje tinda kai ne mijinta. Wani banzan kallo mashkhur ya watsawa ahmad da yaji ya ce wai shine mijin zahra. Look Ahmad pls don't disturb me, live me a Alone. Daga haka ba wanda ya sake cewa komai a cikinsu. Ahmad dai yana zaune yayi musu oder shi da mashkhur harma da zahra. Ko 30 mint ahmad bai yi da oder ba, sai gashi ankawo musu. Zama sukayi shida mashkhur suka faracin abincin. Bayansun gamaci Ahmad yacewa mashkhur!! mashkhur pls tashi ka kai mata abinci nasan tanajin yunwa. Kallansa mashkhur yayi tare da cewa wakenan?, matarka mana Ahmad ya fad'a a dake. Kaga Ahmad daga yau karka sake cewa waccan banzar yarinyar matata, kaji ni ba?. Cikin mamaki Ahmad yace banza kuma? Shiru mashkhur yayi ba amsa. Jinjina kai Ahmad yayi yace to yasunan ta?, shiru mashkhur yayi yanaso ya gayawa Ahmad sunan zahra amma, sam bayaso kwata-kwata ya ambaci sunan ta, shiyasama yayi shiru. Miqewa mashkhur yayi ya wuce bedroom yabar ahmad cike da mamaki. Tabbas Ahmad yasan mashkhur bayasan auran nan amma bai san mashkhur ya tsane ta kamar haka ba. Tinani ya tafiyi lokacin da mashkhur ya bugomai waya yana sanar da shi za'a aura mai zahra, tinanin lokacin da mashkhur yake cemai dady ne sukace dole sai ya aure ta, har ahmad yace mai yasan su dady bazasu za6amai matar banzaba, bud'er bakin mashkhur yace amma ahamd bakasan wace zahra ba shiyasa. Shiru Ahmad yayi a zuciyar sa yace gaskiya tabbas da akwai dalili da yasa mashkhur ya tsani zahra, dan ruwa baya tsami banza. Daga haka Ahmad miqewa yayi yabar part d'in mashkhur d'in gaba d'aya. 6angaran mashkhur kuwa yana bari falan ya wuce bedroom d’in sa. Ko takan toilet d'in da zahra take cike bai biba, ya haye kan bed yayi kwanciyar sa. Wani iri ya ringa jin jikinsa yana mai ba dad’i sabida bai sha kayan mayan daya saba ba. Wayarsa ya d'auka ya turawa zee message d'in in zata tawo gobe, ta tawo mai da kayan mayan da suka saba sha, daga haka ya kashe wayar gaba d'aya, bacci mai nauyi ya kwashe shi. 6angaran zahra kuwa tinda taji mashkhur ya qarawa toilet d'in key hankalinta ya tashi sosai, duk da kuwa toilet d'in, a wanke yake tass ba datti kamar ka zuba ruwa a qasa ka kasha. Hankalin zahra bai sake tashi ba sai lokacin da taji kiran sallah azahar , dan babban tashin hankalin zahra lokacin sallah yayi kuma batayi ba. Da taga lokaci yana qoqarin qurewa zare saqatar tayi murya na rawa ta fara bawa mashkhur haquri akan ya bud’e ta tayi salah. Alokacin kuwa mashkhur bama ya gidan dan sun tafi sallah da Ahmad, kuma da suka dawo, zama sukayi a falo sukai hira sanan suka ci abinji. Lokacin da mashkhur ya dawo bedroom d'in har zahra ta gaji da magiya, qafafuwa sunyi jajjin sun suntuma sabida tsayuwar da tai. Da zahra ta gaji da tsayuwa jakuzy ta shige ta zauna, da yake ba ruwa a cikin jakuzy d'in. KifaI kanta tayi a guiwowinta ta fara kuka mara sauti......... A guje mashkhur yake bin zahra, tana gudu yana binta, bedroom zahra ta shige, tana shiga ta fara qoqarin rufe qofar, amma ina kafin ta rufo mashkhur ya danno kai cikin bedroom d'in, shima ya shigo yasawa qofar key. Kuka zahra ta farayi tana ja da baya, sabida tsoran hukunci mashkhur a gareta. yana qoqarin dukan zahra, yaji muryar dady yana cewa mashkhur zoka bud'e qofar nan?. Wlh mashkhur ka sake ka daki zahra sai ka gama da 6acin rai na. Dady yana rufe bakinsa ammi ta d'ora da cewa! Au mashkhur haka mukayi da kai? Sai da na roqeka akan karka daki zahra, amma bakaji ba, wai sabida mai bakajin magana tane?, wlh har dai ka daki zahra ALLAH ya isa ban yafema ba, kuma in sha ALLAH sai Allah ya bi mata haqqinta, sanan daga yau BANI ba KAI sai dai ka nemu wata UWAR..... A firkice mashkhur ya farka daga nannauya baccin da ya tafi saka makwan kiran sallah la'sar d'in da ake, hankali a tashe yake furta haba ammi, karki min haka mana akan wanan yariyar, da kinsan ASA. Shiru mashkhur yayi bai qarasa maganar ba, da ya fahimci mafarki yake. Wata nannauyar ajiyar zuciya ya saki. Karaf idanunsa suka sauka akan toilet d'in da zahra take ciki, sai a lokacin mashkhur ma ya tina da ya rufe wata zahra a toilet. Da sauri ya miqe ya nufi toilet, yana zuwa ya murd'a key d'in toilet tare da turawa. Da mamaki sai ya qofar ta bud'e, azuciyar sa yace kenan ta bud'e saqatar?. A hankula ya fara tura kai toilet d'in. Yana shiga Suna 4 eyes hankalin zahra ya sake tashi, tanaso ta futo daga jakuzy d'in amma ina sabida tsoro ko miqewa ta kasa. Nan da nan magaganin da ammi tai gaya mai a mafarki suka shiga dawo mai kai. Rintse idanuwansa yayi sabida tsabar baqinci da tsanar zahra, haka nan yaji bazai iya dukan zahra ba, sabida gani yake kamar abinda ammi ta gaya mai a mafarki da gaske ne,. Wani siririn tsaki yaja tare da zubawa zahra wata uwar harara, da sauri zahra ta sunkuyar da kanta jiki sai kyarma yake sabida yau tasan kashinta ya bushe. Wata gigitacciyar tsawa mashkhur ya sakarwa zahra wanda sai da ta kusan sakin fitsari a wando. Dallah banza zoki fice daga bedroom d’in nan, ko wlh na karya qasusuwan ki gutsi-gutsi, yanzu yanzu nan. Nan da nan jikin zahra ya hau tsima, qafafuwa na rawa ta fara qoqarin fuzowa daga jakuzy , saura qiris, ta su6ale a qasa sabida tsoro da kuma santsin jakuzy. Wata tsana da haushin zahra ne suka rufe mashkhur, wani dogwan tsaki, yaja tare da juyawa ya fuce daga toilet d'in sabida sam bayasan ya qarasa had'a ido da ita. Jiki na sassarfa zahra ta fara qoqarin fita daga toilet d'in tana zuwa qofar toilet d'in ta tsaya, tare da sa kanta ta leqo, domin taga mashkhur d'in yana nan ko kuwa?. a tsaye ta ganshi ya juya mata baya tare da riqe ugunta da hannu biyu kamar mai shirin dambe. Shiru zahra tayi tana tinanin taya zata fita, dan tasan halin mashkhur da mugunta ko kwakwaran motsi tai wanda bai gamsar dashi ba sai jikinta ya gaya mata. Kamar mashkhur yasan zahra tana bayansa tana leqe, cikin d'aga murya yace, wai uban me kika tsayayi ne aciki, ko sai na shigo na yi ball dake, na 6a6alaki ne Zaki fito? Wlh ko minti d'aya kika qarayi a cikin toilet d'in nan sai na baki mamaki banza yarinya kawai. Ai kuwa zahra tana jin haka ta kwasa a guje tabar bar toilet d'in. Wani dogwan tsaki mashkhur yayi har ya juya zai shiga toilet d'in ya fasa sabida zahra ta zauna a ciki, toilet d'in falo ya wuce yayi alwala, sanan ya koma d'aki yayi sallah da yake lokacin tafiya masallaci ya wuce. 6angaran zahra kuwa tana futowa daga bedroom d’in mashkhur a guje ta wuce d'ayan bedroom d’in tare da qara mai key. Fuskarta duk ta kunfura tayi ja, ga qafafuwanta duk sun sage, sunyi sanyi. Jiki ba kwari zahra ta wuce toilet tai wanka, bayan ta gama wanka ta d'auro alwala ta futo. Tana futowa ta zira kayanta sanan ta shinfid'a dadduma. Dakyar zahra ta iya tsuyuwa ta gabatar da sallah da ake binta, bayan ta idar da sallah, azahar, zama tayi sanan ta fara la'asar sabida bazata iya tsayuwa ba, qafafuwanta zafi suke mata. Zahra tana gamawa zayi addu’a sanan ta hau kan bedroom ta shige bargo ta fara kuka mai cin rai, mara sauti. Tinani take taya zata cigaba da rayuwa da wanda baya qaunar ta, kuma yake zalintar ta. Ji tai duk duniyar ta fita daga ranta, ga tsanar mashkhur data ke qara nukuwa a zuciya. Duk duniya ba wanda zahra ta tsana kamar mashkhur, dabadan dady ba wlh ba abinda zai sa ta baro cikin 'yan iwanta ta biyu mashkhur rasha l. Haka dai tai ta kuka tana tinani, ga wata uwar yunwa da take addabar ta, da yake rabanta da abinci tun jiya da daddare, da sukaci ita da ilham, ko abincin safe bata samu taciba. Zahra tana so ta fita ko zata samu abinda zata sa a cikinta amma ina tsoran mashkhur ya hanata futa, haka dai ta qudidine har bbacci yayi awan gaba da ita. 6angaran mashkhur kuwa bayan ya idar da sallah bai koma bedroom d’in saba a falon ya zauna ya kunna kallo. Sam hankalinsa baya kan kallo, kawai tinani yake ta waca hanya zai hukunta zahra? Dam wlh ya d'au alwashin sai ya quntatawa zahra. Dan gani yake ADALILINTA komai yake faruwa da shi. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja, a zuciyar sa ya ce wai ni za'a aurawa ita?, kai gaskiya dady bai yi min adalci ba, ya lalatamin rayuwata. Zuciyar mashkhur duk sai tai mai badad'i can kuma da ya tinada yarjejeniyar da sukayi da dady akan zai rabuda zahra bayan sun koma Nigeria sai kuma yaji zuciyarsa tai mai sanyi. Haka mashkhur ya zauna yanata saqa da warwara. Yanzu mashkhur ya gama tinanin hanyoyin da zaui bi ya takurawa zahra ba tare da ya dake taba. Magariba tanayi mashkhur yayi alwalaya fice masallaci, bashi ya dawo ba sai, bayan sallar isha. Misalin qarfe goma na dare zahra ta riga da ta gama galabai ta da yunwa, dan haka ta riga da ta yanke shawarar ko kasheta mashkhur zai yi sai ta fita, ta samu abinda zataci, dan yunwa bazata kasheta ba. Jiki na rawa ta sakko daga kan bed d’in, sanan ta nufi qofar fita tana qarasawa ta bud’e qofar sanan ta fice. A hankula ta fara sand'a domin kar mashkhur ya jiyota. Taci sa'a baya falon tv ce a kunne sai kuma globs akune da suka gaske d'akin , a hankula zahra ta kama hanyar kicin. Karaf idon zahra ya sauka akan takeaway d'in da ahmd yayi musu oder abinci. A fili zahra ta furta Alhamdulilah tare da nufar table d'in da aka ajiye abincin. Tana qarasawa hannu na rawa ta fara qoqarin bud’e ledar. Tana bud'ewa ta ajiye takeaway, d'in a baganta tare da d'ebo abincin da hanunta takai bakinta, ai zahra bata qarasa kai abincin bakintaba tayi 4 eyes 👀 👀 da mashkhur yana watsa mata wani razanannan kallo Fuska a tamke............... ADALILINT 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240 Typing............ *page 52* Tana qarasawa hannu na rawa ta fara qoqar bud'e ledar. Tanada bud'ewa ta ajiye takeaway d'in a gabanta, tare da d'ebo abincin da hanunta ta kai bakinta, ai zahra bata qarasa kai abincin bakinta ba, tayi 4 eyes 👀 👀 da mashkhur yana watsa wani mata razanan nan kallo fuska a tamke................ Nan da nan zahra ta nemi yunwar da take damunta ta rasa tare da saurin zube abincin hanunta a cikin takeaway d'in. Mashkhur yakai wajan minti uku a tsaye yana watsawa mata mugun kallan nan, ita kuma zahra baiwar Allah ta sunkuyar da kai gumi yana ta tsa-tsafo mata. A hankula mashkhur ya fara qarasowa inda zahra take, ita dai zahra ta rufe indonta gam tana jiran jin saukar duka a jikinta. A zuciye mashkhur yasa hannu tare da fuzgo ledar takeaway d'in, ai kuwa abincin ya watse qasa gaba d'aya. Sam mashkhur bai ji dad'in zubewar abincin ba, sabida bayasan asarar abinci tun yana yaro ammi ta ta6a gaya masa bakyau zubar da abinci ALLAH bayaso shiyasa shima baya yin hakan. A tsawace mashkhur yace wallahi kashedi na qarshe zan miki daga yau kika qara ganin abinda kikasan banaki bane kuma baki ajiyeba, kika d'auka wallahi sai jikinki ya gaya miki. au wai ke har ma kina tinanin zaki iya cin abincin dana ci na rage, ai baki kai wanan matsayiba, ke ko bani naci na rage ba baki isa anyu miki oder abinci a gidannan kinciba, sai dai ki dafa da kanki kici, in kinga dama kenan in kuma baki dama ba ko baki iya dafawaba sai dai ki mutu da yunwa, na rage mugun iri kenan ya qarasa magana yana zabga mata harara. Zahra dai shiru tai kuma har yanzu bata bud'e idon nata ba sabuda tsoro. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da juyawa zai koma room. Har ya fara tafiya sai kuma ya tsaya tare da cewa koma ki gyara wajan nan, tass kafin na fito dama hakan ne ya dace dake, dan karma ki tinanin hutu kikazo yi nan, yana gama fad'ar haka ya cigaba da tafiyarsa, ya shige bedroom d'insa tare da banko qoafar da karfi. Wasu zafafan hawayene suka silalowa zahra a kumatu ta, sabida har ga ALLAH taji zafin magagani da mashkhur ya gayamata har cikin ranta. Hannuwanta biyu tasa ta share hawayanta tare da miqewa ta nufi ventilation. Abin shara ta d'auko ta share abincin da mashkhur ya zubar sanan ta goge wajan, ta fesa mai air-freshener, waje yayi tass kamar ba azubar da komai ba. Daga haka ta wuce kicin a hanzarce, tana shiga ta fara bud'e drowar kayan abinci. Da akwai kayan abinci kala-kala, dama dady ya zuba komai na kayan abinci ba abinda babu. Nazari zahra ta farayi mai zata dafa, wanda ba zai d'auke ta lokaci ba. Har ta yanke shawarar ta dafa indomie sai kuma ta fasa, sabida tasan halin mashkhur da mugunta yanzu yana qara fitowa sai ya hanata jin abinci gaba d'aya. Dan haka Cornflakes ta d'auka guda biya da kuma biscuit shima guda biyu. Sanan ta d'ora ruwan zafi na shayi a cttle ko minti biyar bai yi ba ya tafaso. A cup ta zuba sanan ta zuba mai shuger, bayan ta zuba mai shuger ta zuba madara a wani cup din na daban, sannan ta dakko ruwa. A madai-dai cin plet ta jera kayan sanan ta d'auka ta nufi d'akinta a salale6e, ko kwakwaran taku bata iya yi sabida mashkhur karyaji ta. Tana shiga ta ajiye plet d'in sanan ta kulle qofar ta qara mata da key, daga haka ta dawo ta zauna kusa da plet din. Kallan agogon tayi, qarfe goma da rabi na dare jinjina kai zahra tai tana mamaki wai yau itace tin da safe bataji abinciba har qarfe goma da rabi, kuma ita ba azumiba ai koh azumi tai bazata kai haka ba. Afili zahra ta furta gaskiya yaya mashkhur mugune ta fad'a murya qasa-qasa. Hannu tasa ta d'auk cup din t d'in ta fara sha sabida ya warware mata hanji. Sai da tasha rabin kofi sanan ta fara had'awa biscuit d'in, bayan ta gama shanye t da biscuit d'in sanan ta had'a confilask da madara ta fara sha. Sai da zahra ta cinye komai tass sanan ta had'a da ruwa tasha. Ajiyar zuciya ta sauke, tare da furta alhamdulilah. Daga haka zahra ta miqe tayi alwala tai sallah isha'i dama batayiba sabida yunwar da take damunta, bayan ta idar da isha'i raka'a biyu tayi tare da kaiwa ALLAH kukunta, akan mashkhur. Bayan ta idar kayan jikinta ta canza zuwa kayan bacci. Sanan ta kwanta akan bed tare da lili6e jikinta da bargo, tinanin zahra ta tafi, na kalar rayuwat da zatai da mashkhur harna tsawa shekara d'aya da rabi. Ya salam abinda zahra ta furta kenan sabida tasan tabas abu mai wuya suyi rayuwa tare da mashkhur ba tare da ya munzguna mata ba. Jinjina kai tayi tare da furta ALLAH Ya fika, na dogara da ALLAH da manzansa dan haka ba abinda ka isa kai min. Daga haka zahra ta fara salati, haka dai bacci mai nauyi ya kwasheta............. MASHKHUR..... Yana shiga d'aki ya kure a. c wani baqin ciki ne yaake tur niqe shi duk sanda ya d'ora idonsa akan zahra kuma ya tina matar sace. Kayan jikinsa ya fara ragewa sabida tsabar zafin da yake ji har kwakwalwarsa da zuciyarsa yake jin zafin, daga shi sai boxser ya kwanta ko riga babu duk sanyi da akeyi a garin sam bayaji sabida tsabar 6acin rai. Tinani mashkhur ya fara taya zai dai na abubawan da dady yace masa?. Sam bazai iya dai na shaye-shaye ba sabida mashkhur in dai bai sha kayan maye ba sam bayajin dad'in rayuwarsa ji yake kmar ya mutu abinka da aikin sihiri da sammu. Kuma sam mashkhur bayajin zai iya rabuwa da zee a rayuwarsa duk da kuwa basanta yake ba, kawai dai dan itace mace ta farko wanda ya fara bawa dama ta shigo rayuwarsa. Dama mashkhur haka yake kafin mutum ya shigo rayuwarsa da wuya amma koya mutum ya shigo rayuwarsa ko wata ma'a mala ta daban, mai qarfi ta shiga tsakaninsu tofah tabbas da wuya ya iya rabuwa da kai. Haka dai mashkhur yay ta juyi akan bed har bacci yayi awan gaba da shi... Kiran sallar asubar farine ya tashe shi duk da kuwa bai samu wani ishashan bacci ba, idon sa sai lumshewa yake, haka dai ya tashi ya d'aura alwala ya nufi masallaci. Bayan ya idar da sallar ya dawo gida ya koma bacci... ZAHRA...... Da kyar ta iya farkawa sakamakwan kiran sallar da taji da yake masllacin bashi da nisa da Gidan. Jikinta duk yayi tsami, da kyar ta iya miqewa ta d'auro alwala, tana d'aura alwalar, taji bacci gaba d'aya ya saketa. Dadduma ta shifid'a ta fara gabatar da sallar asuba, tana idarwa ta fara lazimi, bayan ta gama lazimi ta fara azikat d'in safiya. Misalim qarfe shida na safiya zahra ta kammala azkar d'in ta tass, sanan ta miqe ta nad'e dadumar ta mayar, sanan ta koma bacci...... Cikin bacci Sama-sama yake jin qararawar biga gidan tana qara, daga qarshe kuma yaji an dai na danna qararawar ana bugu mai sauti. Hakan ne yasa ya farka firgigit daga bacci, tinani ya farayi waye haka da safiyar nan yake bugu ko dai ahmad ne?. D'aga kai yayi ya kalli agogwan bedroom d'in qarfe goma na safe, shi bai masan lokaci yaja haka ba. Miqewa yayi ya fara qoqarin zura jallabiya da yake boxser ne kawai a jikin sa da singlet. 6angaran zahra kuwa tana cikin bacci ta fara jin bugun, da batayi niyar bud'ewa ba, amma dataji bugun yayi yawa sai tayi tinanin koh mashkhur ne ya fita ya dawo?, gabanta ne ya fad'i tana ayyanawa a ranta in dai mashkhur ne yake bugun nan ta shiga uku. Da sauri ta miqe ta d'auki hijab d'in ta har qasa ta zura tare da kama hanyar fucewa daga bedroom d'in a hanzarce. Tana fita bata tsaya ko ina ba sai a bakin qofar, hannu na rawa ta fara qoqarin bud'e qofar. A dai-dai lokacin mashkhur ya futo daga bedroom shima ya nufo falon domin bud'e qofar, amma sai ya hangi zahra ta qoqarin bud'ewa, sam zahra bataji motsin futuwar mashkhur da yake a tsure take, duk ta bayar shi yake buqa qofar. A hanzarce zahra ta qarasa bud'e qofar tare da wangale ta sanan tai baya da sauri a tsorace, kartaje mashkhur ya zuba mata mari tana bud'ewa. Mamaki ne ya bayyana a kan fuskar zahra qarara saka makwan abinda ta gani a bakin qofar, sakin baki zahra tai tana kallan bakin qofar. Wata doguwar maca ce jiki sanye da riga da wando, wandan jeans ne ya kama jikinta sosai da kuma farar riga da dai-dai ugunta ta tsaya mai gajeran hannu a jiki an rubuta i miss you, da manyan baqi. Siririyace sosai kamar ka hure ta fad'i, ita ba faraba kuma ba baqaba, ga shinta yana da tsayi sosai irin na turawa fararan fata tayi fakin d'insa a tsakiyar kan ta. Ba laifi tana da kyau kana ganinta zakasan bata yau bace duk da kuwa bata da girman jiki. Ta saqalo back d'inta a hannu, d'ayan hanun kuma wata ledace wanda zahra batasan mene a ciki ba. Muryar matar ce ta dawo da zahra daga tinanin data tafi, a stawace matar ta cewa zahra!! HOW? fuska a d'aure. Firgigit zahra ta dawo daga tinanin da ta tafi, wani mugun kallo matar take watsawa zahra tana wani zazzaro mata ido kamar zata cinye ta. Nan da nan zahra ta fara rawar baki tama rasa mai zatace mata. Muryar mashkhur zahra taji a bayanta yana cewa your welcome my ZEE Come in wato (barka da zuwa zee d'i ta, shigo ciki) yamutsa fuska tayi wanda ya kira da zee tare da cewa, no. Zaro ido waje mashkhur yayi tare da cewa because of what? Wato (sabida mai) ya watsa mata tambayar yana tsare ta da ido . Honey who is she, wato (zuma wace wanan?) zee ta tambayi mashkhur cikin tuhuma. Oho Don't mind just come in, (oho karki damu shigo kawai) noqe qafad'a zee tai no start explain me, wato (aa sai kayimin bayani) . Had'e rai mashkhur yayi sosai, zee tana ganin hakan tai sauri ta shigo tare da furta sorry my honey. Zahra kuwa 'yar kallo ta koma bawai dan batajin abinda sukecewa ba, aaa tsaf taji abinda sukecewa, kawai dai mamki take dama mashkhur ya san wanan?, kuma mene halaqarsu? Ita dai zahra yanda tasan mashkhur tasan tsam bayasan ma'a mala da mutane barema maca da ko hanya bayaso su had'a, amma sai gashi yau ta ganshi tare da wata, kuma da alamu sunsan juna sosai. Juyawa mashkhur yayi ya nufi kujera, itama zee binsa tai, yana zama itama ta fara qoqarin zama a kusa da shi, tana zama a kusa da shi tace honey see, ta fad'a tana nunamai rigarta. Kallo d'aya mashkhur yayi ya janye idonsa daga rigar tare da cewa I see. Ba komai zee take nuna mai face rubutun I miss you da yake jikin rigar. Honey kai bakayi missing d'ina ba shiru mashkhur yayi bai bata amsa ba, sabida harga ALLAH bai yi Missing d'in zee d'in ba, sabida Ta takurarta, shiyasama bai bata amsaba, sabida baya son yi mata qarya. Matsowa zee tayi gab da mashkhur din zata kwanta a kafad'ar shi. Da sauri mashkhur ya matsa tare da cewa no zee I don't take theses. Da sauri zee ta matsa tare da furta sorry my honey. Amma honey wanan wace tayi maga ta nuni da zahra da take tsaye a gefen qofa tana kalan ikwan Allah. Cikin harshan turanci take tambayarsa?, shiru mashkhur yayi can kuma yace wai mene damuwarki da ita ne, ya fad'a shima cikin yaran English. Sosai zee ta had'e rai kamar zatai kuka, tace honey ka gayamin gaskiya ko dai matarka ce? Ko kuma budurwar?. Da sauri mashkhur ya watsawa zee kallan banza tare da cewa, MAI ZANYI DA WANNA aa karki qara ce mata matata, ba matata bace, kuma ba budurwata bace. Duk da English suke maganar amma hakan bai hana zahra jin abinda sukecewaba da yake itama ta iya turancin sosai. Lokaci da zahra taji mashkhur ya ce mai zaiyi da ita hakan ba qaramin qona mata rai yayi ba duk da kuwa zahra bata qaunar mashkhur, amma baji dad'in hakan da ya fad'a ba. Murmushi zee ta saki sabida abinda mashkhur ya gaya mata tasan mashkhur bai fiya yin qarya ba dan haka ta yarda zahra ba matarsa bace. To my honey wace?, it's my si!! si!! Oho it's my HOUSE GIRL. Jinjina kai zee tai tana mamakin abinda mashkhur ya gaya mata wai zahra 'yar aiki kin gidan sace, Sam zee bataga zahra tai mata kama da 'yar aiki ba. Zahra da take gefe kuwa shiru tai dan tama dai na jin haushin abibdda mashkhur yake fad'a, sabida inda sabo ai ta saba da rashin mutuncin sa. Amma honey kyakyawace fa batayi kama da 'yar aiki ba, duk cikin yaran English suke maganar. Ok baki yarda dani ba kenan? Aaa honey na yarda da kai fiye da kai na ta qarasa maganar fuska d'auke da murmushi. Yauwa honey bari na baka kayan da kace na tawoma da shi ko? Da sauri mashkhur ya dakatar da ita da cewa aa zee ina zuwa. Mashkhur Mai da kallansa kan zahra yayi tare da cewa, fita kibar gidan nan yanzu. Ba musu zahra ta fice tabar musu wajan. Zee kuwa kallan mashkhur take ciki da sha'awa dan yana birgeta sosai in dai taji yayi Hausa. Honey yaushe zaka koyamin yaran nan?, girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa bazan iya koya miki ba?, kai honey sabida mai?, cikin qosawa yace sabida ba aikina bane. Jinjina kai zee tai tana jin haushin wannan shariya da rashin kulawar da mashkhur yake nuna mata. Daga haka zee ta futowa da mashkhur da kayan mayen da tazo mai, da shi.... 6angaran zahra kuwa tana fita, ta fara sauka daga kan step d'in benan, sai da tazo matatakala ta biyun qarshe ta zauna zuciya ciki da qonci, bawai dan mashkhur yana kula zee ba aa kawai dai yunwa takeji kuma gashi ko wanka batayi ba, ga cin mutuncin da yayi mata a gaba zee. Kifa kanta tai a guwarta, tana kewar su dady da ammi musamman ma ilham da amir da kuma yaya abdul d'innta. Ji take kamar ta rufe ido ta bud'e ta ganta a gida Nigeria. Kamar daga sama zahra taji ana cewa amarya bata lefi kota kasha d'an masu gida.................. Kwana biyu kunga bana yi muku posting ko? Dan Allah kuyi ha quri walahi bana hawa online d'in ne shiyasa, sabida wayata ta samu matsala, amma in sha ALLAH yanzu zan cigaba da yi muku posting kullum banda weekend dama kunsan bana yi muku posting weekend ranar hutu ce........ ADALILINT 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 MY NUMBER 09162226240 Typing............ *Page 53* Ji take kamar ta rufe ido ta bud'e ta ganta a gida Nigeria. Kamar daga sama zahra taji ana cewa amarya bata lefi kota kasha d'an masu gida. Da sauri zahra ta d'ago dan ganin wake mata magana, Ahmad ne abokin mashkhur fuska d'auke da murmushi. Da sauri zahra ta ce ina kwana antashi lafiya?. Lafiya qalau amarya kema da fatan kin tashi lpy? Gyad'a kai zahra tayi alamun ehh. Kallanta Ahmad yayi tare da cewa amarya lafiya na ganki da sanyi safiyar nan kin futo ina kika baro angon naki?. Shiru zahra tai ba amsa! Ahamd qarawa yayi da cewa koh dai wani abun ne ya faru? Girgiza kai zahra tayi tare da cewa ba komai kawai dai na futo shan iska ne. Okay taso mu koma ciki, shiru zahra tayi ba amsa, tsugunawa Ahmad yayi kusa da ita tare da cewa, haba amrya ki taso mu shiga ciki. Murya a sanyaye zahra tace banason sunan dan Allah ka dai na cemin haka? Murmushi Ahmad yayi tare da cewa tom shikenan qanwata, wanan sunan yayi koh? Da sauri zahra ta d'aga kai alamun ehh. Taso mu shiga ciki qanwata bai kamata ki zauna a nan ba. Girgiza kai zahra tayi tare da cewa shi yace na fita fah, cikin mamaki ahmad yace shi yace ki fita kuma? Gyad'a kai zahra tayi alamun ehh. Sabida mai ya koreki ko wani laifin kikayi mai ne? Aaa ba laifi nayi mai ba BAQUWA yayi shi yasa yace na fita. Shiru Ahmad yayi dan ko ba'a gaya mai ba yasan zee ce tazo. Kallan zahra yayi ya tausaya mata sosai ace qaramar yarinya kamar zahra ta fad'a tarkwan mashkhur mai wuyar sha'ani. Kiyi haquri kinji qanwata dama haka mashkhur yake yana da wuyar sha'ani. Murmushi takaici zahra tayi tare da cewa ba komai ai inda sabo na saba. Mamaki ne ya kama Ahmad da yaji abinda zahra tace wai inda sabo ta sata, taya akai ta saba ko dai tasan mashkhur ne tun farko?. Kawar da zancan Ahmad yayi da cewa tom shikenan qanwata yanzu mai kike buqata na kawo miki? Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa ni bana buqatar komai, kawai dai so nake na tai makamin ka kiramin dadyna na gaisa da shi, da kuma sauran 'yan uwana. Tom shikenan ya fada yana zaro wayarsa daga al jihu, kin riqe number dadyn naki koh? Da sauri zahra tace eh nariqe. Miqa mata wayar Ahmad yayi tare da cewa tom shikenan zaka number sai mu kira shi, cikin farin ciki zahra ta miqa hannu sanan ta fara sa number. Lokacin da zahra ta gama rubuta number dadyn, number taga anyi save da dadyn mashkhur, miqa masa wayar tayi tare da cewa a shema kana da number. Mamaki ne ya kama Ahmad shida yasan wanan number ta dadyn mashkhur ne, amma sai gashi itama zahra tace number dadyn tace. Ahmad yana son tambayar zahra amma sabida karta yi tinanin ya cika kwakwafi shiya yayi shiru ya dannawa number dady kiran, amma sai dai kash number dadyn a kashe take. Kallan zahra ahmad yayi yace qanwata wayar dady a kashe take sai dai zuwa anjima. Jiki a sanyaye zahra tace tom amma ka bigawa yayana, sai mu gaisa. Ba musu Ahmad ya miqawa zahra wayar ta fara sa number yaya abdul, ai kuwa akaci sa'a kiran ya shiga, amma sai ringing take ba'a d'agaba. Zahra kuwa harma ta cire rai dan wayar ma ta kusa tsinkewa, tana gab da tsinkewa yaya abdul ya d'aga cikin muryar bacci yace hello. Wani siriri ihun farin ciki zahra ta saki tare da cewa, yaya abdul d'ina na, nice. Abdul kuwa yanajin muryar zahra ya watsake daga bacci gaba d'aya, cikin zumud'i yace babyn abdul kece, nice mana yaya abdul na kira wayar dady a kashe, shine na kira wayar ka. Ehh dady bacci yake sabida yanzu kinga anan dare yayi sosai, kuma jirginmu bai dad'e da sauka ba. Au yaya abdul nan dare ne, kaga nan kuma ranace amma ina amir d'ina yake nayi kewarsa sosai, amir yana nan ammi tace kullum sai yayi kuka wai a kai shi wajan aunty zahra. Allah sarki my amir, zahra ta fad'a murya a sanyaye kamar zatai kuka, abdul kuwa cewa yayi ki bari zuwa gobe da safe zamuyi waysa sai na baki ku maga da shi. Tom shikenan yaya abdul, yauwa zahra da fatan dai yaya mashkhur baya dukanki koh? Ehh yaya abdul baya dukana! Ah babyna ki gayamin gaskiya, wlh yaya abdul tinda mukaso bai dake niba, yauwa baby haka nake son jin to ALLAH ya sake had'a kanku, shiru zahra tayi batace ameen ba. 6anran abdul kuwa cewa yayi to shikenan my beb ki kula da kanki sai da safe bacci nake ji, murmushi zahra tayi tare da cewa okay yayana by take care too, daga haka ta katse wayar. Ahmad kuwa ya tafi duniyar tinanin magaganin da yaji zahra tana yi da abdul da yake wayar a hans free take. Wai mene dangatakar zahra da su mashkhur? Kuma waca irin halaqace take tsakaninta da abdul, har yake ce mata babayn sa? Anya zahra ba 'yar uwar su mashkhur bace?, duk amso shin nan ba mai bawa Ahmad amsa, shide an barshi a ciki duwo kawai. Muryar zahra ce ta dawo da shi daga duniyar tinanin da ya tafi!! Yaya ahmad ga wayar na gama. Da sauri ya kalli zahra tare da cewa, yauwa qanwata taso mu shiga ciki koh?, girgiza kai zahra tayi tare da cewa, aa yanzu na shiga wani laifin zanyi. Miqewa Ahmad yayi tare da cewa, karki damu ba abinda zai miki ai ni nace ki shigo tawo muje yana gama fad'ar haka ya wuce kan step. Itama zahra bin bayansa tayi zuciya cike da zullumi, ahmad yana qarasawa ya tura qofar anci sa'a qofar a bud'e take basu sa mata key, tura kai ahmad yayi tare da cewa, qanwata shigo. Haka itam zahra ta tura kai tabi bayan ahmad. Suna shiga suka samu mashkhur akan kujera ga kodin da kwayoyi baje akan table d'in kusa da shi, da alamuma yasha yayi nak, ita kuma zee tana kan carpet tana danna wayarta. Zahra kuwa ba qaramin mamaki ne ya kamata ba, ganin mashkhur da kayan maye a gabansa. Dama yaya mashkhur yana shaye-shaye, ko a wani ne yazo ya gaya mata hakan baza ta ta6a yarda ba sai gashi ta gani da idon ta. Muryar Ahmad ce ta katse zahra daga dogwan tinanin data tafi, qanwata shiga ki zauna bari nayi miki oder abinci mai kike son ci?. Karaf muryar mashkhur ta qare de falon da cewa karka sake kayi mata wata oder abinci sai dai ta dafa da kanta, a zuciye Ahmad yace sabida mai zakace bazan mata oder abinci ba, ai ba dole bane sai ta dafa koh?. Cikin muryar isasu mashkhur yace sabida banga dama ta ciba ba dan haka bazata ciba, kuma wlh ka sake ka kawo mata abincin nan bazata ciba kuma sai jikinta ya gaya mata. Da sauri zahra ta katse maganar da cewa yaya ahmad dan Allah kabar shi ni zan dafa da kai na, na iya dafawa. Shiru Ahmad yayi dabadan yasan zai jawowa zahra matsala a wajan mashkhur ba sai ya yiwa zahra oder abinci. Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa, okay ba damuwa yanda kikace, gobe qarfe bakwai na safe ki shirin makaranta ya zan kai ki makaranta ya qarasa magana yana watsawa zee harara wanda ta zuba musu ido tana kallan su kamar wata tsowuwar mayya!! Tom shikenan yaya ahmad ALLAH ya kaimu nagode. Daga haka ahmad bai sake cewa komai ba ya fuce zuciya ciki da haushin mashkhur. Zahra kuwa tafiya ta farayi kamar wanda bata san taka qasa, sam zahra bataji dad'in kayan mayan da mashkhur yasha ba, duk sai taji jikinta yayi sanyi. Harta kusan shiga bedroom taji muryar zee tace house girl come here? Tsayawa zahra tayi qeqam tana tinani mai zataiwa zee?. Muryar mashkhur ce ta daki kunanta yana cewa!! Ke ba kiranki ake ba, ba musu zahra ta qarasa inda zee take. Cikin English zee tace jeki ki dafamin coffee?. Tin kafin zahra tayi wani kwakwaran motsi taji mashkhur yace, ke ki bud'e kunanki kiji da kyau kashedi na qarshe zan miki! Duk abinda tace kiyi mata to kiyi mata In ba haka ba sai jikinki ya gaya miki, daga yanzu bazan sake yi miki magana ba sai dai jikinki ya gaya miki, dan ni bazan d'auki iskancin kiba ya qarasa maganar fuska tamke. Jiki na sassarfa zahra ta shiga kicin d'in. Sai da ta fara dafa indomei taci, sanan Ta had'awa zee coffee. Sanan ta wuce fallon domin kai matawa zee coffee d'in. Tana isa ta ajiye coffee d'in ta juya zata wuce karaf indonta ya sauka akan qafar zee duk tasha sarqoqin qafa. Nan da nan zahra ta tuno watarana da ta ta6a cewa ammi ta siyo mata sarqar qafa, ammi tace aa bazata siyo mata ba sai zahra ta tambayi ammi sabidame?. Ammi kuwa cewa zahra tai sabida 'yan lesbian ne suke yawan sata ko karuwai. Zahra kuwa cewa ammi tai ammi mene lesbian kuma? Ammi kuwa cewa zahra tai iskanci mace da mace, cikin mamaki zahra tace ammi dama ana iskanci mace da mace?. ammi amsawa tai da cewa ehh anayi mana amma ba kyau duk sanda akayi lesbian sai alarshin ALLAH ta girgiza. Zahra kuwa cewa ammi tai Tom ammi ya akeyi? Girgiza kai ammi tai tare da cewa, karki damu da sai kinsan yadda ake tinda dai ba kyau. Kenan hakan yana nufin ita 'yar lesbian ce? Ko dai karuwa ce? Zahra ta watsa kanta tambayar amma ina bamai bata amsa. Jiki a sanyaye zahra ta wuce bedroom d'in ta. Tana shiga ta wuce toilet tai, tai wanka bayan ta gama wankan mai ta shafa sanan ta wuce drowar da ilham ta shirya mata kayanta. Riga da skirt d'in atanfa tasa, bayan ta gama shiryawa Quran ta d'auko ta fara mara ji'a. 6anran mashkhur da zee kuwa! Bayan zee ta gama shan coffee, dataga bacci ya kwashe mashkhur a kujera, itama kayan mayan da kwayoyo tasha ta tsallake mashkhur tai ta wuce bedroom d'in sa ta kwanta bacci akan bed d'insa. Tofa mashkhur bashi ya tashi ba sai qarfe hud'u na yamma, lokacin ana kiran la'asar. Mashkhur yana tashi ya kalli agogwan d'aki, da sauri ya miqe tare da furta astagfirullah!! Sam mashkhur hankalinsa Ya tashi ganin bai yi sallar azahar ba, kuma gashi la'asar tayi. A hanzarce ya nufi toilet d'in falon ya d'auro alwala, sanan ya dawo ya gabatar da sallar azahar da la'asar bayan ya idan ya gama addu'o'i bedroom d'in sa ya wuce. Kwance ya tarar da zee akan bed d'insa tana bacci, wani siriri tsaki mashkhur yaja sam bayasan wanan halin zee na rashin kamun kai. Nan da nan yaji haushinta ya cika shi sam ya kasa sanin wai sabida mai ya kasa rabuwa da zee?. Firij ya nufa ya d'akko gorar ruwa mai sanyi gaske, ba 6ata lokaci ya bud'e robar ruwa ya cika hanunsa tab da ruwan,, ruwan har wani tiririn sanyi yake, ya watsawa zee a jikinta. A firgice zee ta farka tare da tashi daga kwanciyar da tai, mashkhur ta gani tsaye da robar ruwa a hanunsa. Had'e rai zee tai sosai tare da cewa honey mene haka ta qarasa maganr tana watsa mai wani kallo mai cike da 6acin rai. Tashi ki tafi gidan ku mashkhur ya fad'a rai a had'e, honey ni kake cewa na tafi gidan mu koh?. D'akai mashkhur yayi alamun ehh, a zuciye zee ta miqe tare da sunkutar jakarta tabar d'akin, ta fita falo ta saka takalminta tabar gidan a zuciye, dama da motar ta tazo. Somotimes mashkhur da zee suna yawan samu sa6ani irin hakan sabida halayarsu batazo d'aya ba, ita zee karuwace ta sa6a d maza sosai shiyasa kullum take qoqan ta6a jikin mashkhur ko kuma tace zata kwanta ko hugg. Shi kuma sam mashkhur bayasan hakan, dan yana tsoran gamuwarsa da ALLAH. Shi yasa yake nesanta kansa da zee Dan yasan shi'umancin zee tabbas in zai biye mata dole watarana ta ribace shi su aikata alfasha, duk da kuwa mashkhur bai ta6a sha'awar hakan daga zee ba, dan ahi sam bama ta cikin tsarinsa. Mashkhur bai damu da fad'an da sukayi da zee ba sabida yasan sai ta dawo bata da zuciya kwata-kwata. Dama haka zee take bata iya zuciya da mashkhur, ko sunyi fad'a haka zatazo tai tai mai magiya tana bashi haquri. Wanka mashkhur ya shiga bayan ya futo ya shirya cikin qananun kaya yayi kyau sosai abinka da kyakyawa. Key d'in motarsa ya d'auka sabida sam ya gaji da zaman gidan musamman ma in ya tina zahra tana ciki. Lokacin da mashkhur ya sauka qasa zai fita zahra tana ganin shi, da yake tana koridon ventilation d'in bedroom d'in ta tana shan iska, tana kallan sa ta sama harya shiga mota a zuciya zahra tace kalle shi kamar mutumin kirki ALLAH Ya shiryeka. Fucewa daga bedroom d'in zahra tayi ta nufi kicin ta d'ora jalof d'in shinkafa, tana d'orawa ta futo ta fara gyara gidan. Sai da zahra ta gyara ko ina na gidan tass d'akin mashkhur ne kawai bata gyarawa ba. Bayan ta gama gyara gidan d'aki ta koma ta sakeyin wani wanka, bayan ta gama Ta d'akko doguwar rigarta ta atanfa ta saka tare da mayafi. Sanan taje ta zuba abincI taci, bayan ta gama cin abincin tv fallo zahra ta kunna domin kallo. MBC 2️⃣ ta kamo, ai kuwa cikin sa'a zahra ta tarar ana film din focous. Zahra tana matuqar qaunar film d'in focous lokacin da tana Nigeria sun ta6a kallansa ita da ilham harma dasu faruq, suna cikin kallon lokan makaranta islamiyya yayi, zahra da ilham suka tafi makaranta. Bayan sun dawo haidar ya bawa su zahra labarin yada aka qare film d'in amma zahra tana matuqar so taga qarshan film d'in da idon ta. Da sauri zahra ta miqe ta d'auki cup akan draining table ta bud'e firij ta d'auko juice ta zuba a cup d'in sana ta dawo ta zauna ta fara kallon. Zahra fa ta tafi duniyar kallom film ko kwakwaran motsi batasanyi sabida tanajin dad'in film d'in sasai ta duqufa, sai kallo take. A dai-dai lokacin mashkhur ya dawo gidan, parking d'in motar yayi bayan yayi parking ya fud'e bayan motar ya kwaso ledojin kayan Da ya siyo, sanan ya tawo, yana qarasawa bakin benan ya fara hawa step d'in benan, har ya qarasa sanan ya bud'e qofar fallon ya shiga. 6anran zahra kuwa bama tasan mashkhur ya shigo ba d'an ita tama manta da rayuwar wani mashkhur, sam bata jikin hankalinta ta d'ora qafa d'aya kan d'aya hanunta riqe da cup d'in da mashkhur yake shan t.......... . Tofa ya kuke ganin zahra da mashkhur zasu qarke?. Kuna ganin mashkhur zai kyale zahra ko kuwa?. Amma fa karku manta mashkhur ya yiwa zahra kashedi na qarshe. Kuma yace ba wuto tazo yiba sai gashi ya kamata dumu-dumu tana wutawa. Ku biyoni a next page dan jin ya zata qarke tsakanin zahra and oga mashkhur. ADALILINT 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240. Typing............ *page 54* 6anran zahra kuwa bama tasan mashkhur ya shigo ba dan ita tama manta da rayuwar wani mashkhur, sam bata cikin hankalinta ta d'ora qafa d'aya kan d'aya hanunta riqe da cup d'in mashkhur da yake shan t................ A gajiye mashkhur ya qarasa shigowa falon, karaf idonsa ya sauka akan zahra ta d'ora qafa d'aya kan d'aya da cup d'in shan t d'insa a hanunta tana kallo tv sai murmushi take sheqawa alamun film d'in yanayi mata dad'i, dan mashkhur ya lura Sam zahra batasan ya dawo ba. Tsayawa yayi yana kallan ikwan ALLAH, shida yace mata ba hutu tazoyi gidan ba amma har wani kallan tv take tanajin dad'in, cikin zuciyarsa yace lalai yarinyar nan ta samu sake, amma zanyi maganin ki yanzu ya qarasa maganar yana ajiye ledojin kayan da ya siyo dasu a gefe. Qarar ledojin da mashkhur ya ajiyene ya dawo da zahra daga duniyar kallan data tafi, da sauri ta jiyo ta kalli inda taji qarar ledar, karaf idon ta ya sauka akan mashkhur wanda yake qoqarin ajiye ledojin a wajan. Ya salam abinda zahra ta furta kenan a zuciyarta, nan da nan gumi ya fara keto mata duk sanyi A. C fallon, ita tama manta da wani mashkhur ta tafi duniyar kallo tabbas tasan yau jikinta sai ya gaya mata. Sam ta kasa wani kwakwaran motsi gashi taga mashkhur yana tunkaro ta. A zuciye mashkhur ya kai hannu zai tsinkawa zahra mari, da sauri zahra ta rintse ido tare da sakin cup d'in hannuta qasa tassss, ya fashe a wajan. mashkhur kuwa harya kai hannu kusa da fuskar zahra sai kuma ya dakata koh me ya tina oho. A zuciye mashkhur yace lalal yarinyar nan, ni zaki nunawa taurin kai koh? Wai ke mai kunnan qashi koh? Wlh yau duk fitsarar da take kanki sai na sauke mike ita zaki gane baki da wayo. Kallanta yayi fuska a had'e yace jeki kusa da window d'in can ki tsaya, ba musu zahra ta nufi wajan tagar jiki na rawar tsoro. Bayanta mashkhur yabi, suna qarasawa, mashkhur ya sake tamke fuska sosai yace ciromin mayafin jikin ki, ya qarsa maganar yana kawar da kansa kefe, nan da nan zahra ta fara zaro ido, a zuciyar ta sai mai-mai ta ciremin mayafin jikin ki kuma? To mai zaiyi da mayafin nawa, wata uwar tsawa mashkhur ya daka mata da cewa!! Ba magana nake miki ba ko sai jikinki ya gaya miki zaki ciro ne? Ya qarasa magana yana watsa mata harar mai cike da tsana. Nan da nan zahra ta qara kid'imewa da yake tana tsoran tsawa sosai musamman ma ta dodonta mashkhur dan haka ba 6ata lokaci ta fara qoqarin cire mayaginta daga kan ta. Tana gama cire wa ta miqamai hanunta na rawa, a zuciye mashkhur ya fizge mayafin. Gashi kanta ko d'an kwali babu, dama parking tayi da yake tana da gashi sosai. Da mamakin zahra gani tayi mashkhur ya fara yayyaga mayafin gida-gida, shiru zahra tayi tana ganin ikwan ALLAH. Sai da ya yayyaga mayafin gidan shida ta tsaye, zahra bata ankare ba sai ji tayi mashkhur ya danqo hannayanta duka biyun da qarfin gaske. Har zahra zata fara ihu, mashkhur yace wlh kika yimin ihu sai na zubar miki da haqora, ba yanda zahra ta iya haka ta haqura tai shiru. Jan hannayan nata yayi duka biyun ya d'ora akan window, Zuge glass d'in window d'in yayi nan da nan sanyi ya fara hurowa da yake garin da sanyi sosai yayyafin qaqarama ake, hannun zahra d'aya mashkhur ya d'ora akan qarfan windo, sanna ya fara nad'eshi da mayafin zahra da ya yaga. Mashkhur bai saki hanun zahra ba sai da ya kulle shi katamau a jikin qarfan tagar yanda ko kwakwaran motsi bazata iya da hanun ba sanan ya saki. D'aya hanun ma haka yay mai shima, duka biyun sai da ya kulle su a jikin qarfan taga, kuka zahra ta farayi tare da cewa dan Allah yaya mashkhur kayi haquri ka kwance ni wlh bazan qaraba, sanyi nake ji, ta qarsa maganar murya tana rawa. Kee rufemin baki koda wasa kika qara ambatar sunana sai na sumar dake kuma Allah yasa naji kin isheni da kuka, sai na faffasa miki baki, ya qara maganar rai a jagule yana jan wani dogwan tsaki, tare da barin wajan. Nan da nan hawaye masu zafi suka fara gangarowa a idanuwan zahra, ta rasa wannan wace tsana mashkhur yake mata? Shi da yake tausayin 'yan uwansa wanda bayaso ko quda ya ta6asu yana matuqar qaunar su ilham, amma sai gashi ita yana mata haka, gaskiya ko bata shiga zuciyar mashkhur ba tasan tsanar da yayi mata ba qarama 6ace. Mashkhur kuwa yana barin wajan bedroom d'in sa ya wuce rai a dagule. Gaskiya dady baku kyautamin ba Wlh bana qaunar ta bazan ta6a santaba kuma na tsane amma sai da kuka aurami ita gaskiya bakumin adalci ba, a fili mashkhur yake fad'in hakan. Yana cikin wanan hali aka fara kiran sallar magriba. Mashkhur ba 6ata lokaci ya shiga toilet ya d'auro alwala, sannan ya futo ya gabatar da salla. Bayan ya idan da sallar kwanciya yayi akan bed rai a jagule sam zuciyarsa ta kasa mai sanyi. Haka yay ta tinani yana juyi akan gado har lokacin sallar isha'i yayi. bayan ya idar da sallar isha'i kwanciya yayi bacci mai nauyi yayi awan gaba da shi. Zahra fa tun tana jure tsayiwa da iskar da takeji harta gaza, wani irin mugun sanyi ne yake damunta gashi window d'in a bud'e ba damar ta rufe hanunta a d'aure. Nan da nan mura mai zafi ta kama zahra da yake ita ba ma'abociyar san sayyi bace. Abu kamar wasa har qarfe tara da rabi zahra tana cikin wanan halin, duk tabi ta fita daga hayyacinta nunfashima da kyar take ga zazzabi daya rufeta, ga qafafuwanta sun kunbura, duk jikinta yayi jajir abinka da farar fata. Misalin qarfe goma na dare mashkhur ya farka daga nanauyan bacci da ya tafi, miqewa yayi ya shiga toilet ya wanke fuska sanan ya kama hanyar zuwa falo. Yana qarasawa falan idonsa ya sauka akan window da ya d'aure zahra, duk ta fita cikin hayyacinta. Nunfashima da kyar take sai ajiyat zuciya take saukewa ga wata rawar sanyi da take. A hankula ya fara takawa domin qarasawa wajan, zuba mata ido yayi yana kallan yanda ta fita daga hayyacin ta, ya dad'e yana kallanta can kuma yaja wani siriri tsaki tare da juyawa wajan draining table. Yana qarasawa ba 6ata lokaci Ya d'auki wata qaramar wuqa cikin jeri cokulan table d'in sanan ya juyo, ya cigaba da tafiya kamar bayasan taka qasa. Sai da ya d'auki tsawan munti biyu yana tafiyar nan a hankula kafin ya qarasa wajan tagar da ya d'aure zahra. Tsayawa yayi yana tinanin ta ina zai fara kwance ta dan yasan yana kwanceta jikinsa zata fad'a kuwa, shikuma gashi bazai ta6a riqe zahra ba wai dan karta fad'i. Hannu yasa ya zuge tagar dama yana sane ya bar tagar a bud'e sabida sanyo ya shigo ya takurawa zahra. Bayan ya rufe window d'in, juyowa yayi ya fara yanke d'auri da yayiwa zahra a windo d'in, a lokacin zahra ta d'an fara farfad'owa da yake sanyi ya daina shigowa. Yana gama yankewa zahra ta saki jiki ta fad'i qasa tammm, mashkhur yana ganin sanda zata fad'i amma sam yaqi tareta. Zahra taso tayi ihu amma bazata iyaba jikinta duk yayi sanyi, sabida awarta biyar (10 hours) a d'aure kuma a tsaye . Sabida fad'uwar da tayi har sai da goshinta ya d'an fashe, abin dai abin tausayi. Mashkhur kuwa ji yayi ya d'an fara tausaya mata kad'an, sabida halin da ta shiga. Amma da ya tina zahra cefa wacce yafi tsana aduniya kuma yasan in dai ka farajin tausayi mutum so zai iya shiga nan da nan yaji ya daina tausayai mata, sa ma haushin ta da ya qara turniqe shi. Cikin tsawa yace tashi ki share wajan da kika fasa cup d'in can in kuma ba hakaba jikinki ya gaya miki yanzu-yanzu nan. Duk da azabar da zahra takeji a jikinta hakan bai anata jin abinda mashkhur yake cewa ba, jiki na rawa zahra ta fara qoqarin miqewa daga kwanciyar da tayi domin ai watar da abinda mashkhur ya sata. Kai ni kuwa amina bayero nace mashkhur anya kana da imani a cikin zuciyar ka kuwa? In banda jiri ba abinda zahra take ga wani mahaukacin cikwan kai da mura da suke damunta, kwata-kwata ma dai bata cikin hayyacinta dan da qyar take iya bud'e ido komai dishi-dishi take ganinsa. Haka ta miqe tana taga-taga kamar zata fad'i sai. dafe bango take, mashkhur kuwa cewa yayi wlh na futo baki gyara wajan ba sai kin gane baki da wayo, Ya qarasa fad'i tare da jan wani dogwan tsaki ya juyawa, ya wuce d'akinsa. Dakyar zahra ta iya qarasawa wajan da cup d'in ya fashe ALLAH ya taimaketa gida uku cup d'in ya fashe, dan haka hannu na rawa ta kwshe su domin kaiwa dozbin. Amma ina ta qasa miqewa, haka dai ta ringa jan qafafuwanta tana rararfe har ta qarasa wajan kwando dozbin d'in ta zubar. Sai da ta tsaya a bakin sharar ta huta sosai sanan ta fara rarrafawa domin shiga bedroom d'inta. Dakyar ta iya qarasawa da rarrafe bedroom d'in ta, sanan ta shige. A bakin qofar bedroom d'in ta zauna wani mugun ciwan kai ne yake damunta ga zazza6i daya rufeta, ga mura ka kuma goshinta ya fashe, ga qafafuwa duk sun kunbura. Tafi rabin hours a haka sam ta kasa komai, can dai ta daure ta rufe qofar tana so ta sawa qofar key amma bazata iya tashi ba, haka dai zahra ta rarrafa har zuwa wajan bed d'inta, sai da tayi namijin qoqari kafin ta iya hawa kan gadon nan. Da kyar ta iya sa bargo ta rufe jikinta, jikinta sai rawa yake sabi da tsabar sanyi da takeji. Kai ranar dai duk san sallar zahra bata iyaba ba, dama batayi sallar magriba da isha'i ba, da yake tun qarfe shida na yamma ya d'aure ta sai goman dare ya kwance ta, ita zahra ma ta manta da wasu salolin da ake binta, kai ai koni amina bayero sai da na zubarwa da zahra hawaye dan zahra ta bani tausayi sosai😢. A Haka dai baccin azaba ya kwashe zahra. 6anran mashkhur kuwa ranar bacci yayi harda munshari dan ko ba komai yasan yau ya quntatawa zahra. Washegari............. Ringing d'in wayarsa ne ya tashe shi daga bacci, har wayar ta katse mashkhur bai samu damar d'auka ba. Nan da nan wani ringing d'in ya sake shigowa, hannu ya miqa kan qaramar drowar kusa da bed d'in ya zaro wayar domin ganin wake kiran wayar. Sunan ahmad ya gani ya futo 6aro-6aro akan wayar, ajiyar zuciya ya sauke tare da d'aukar wayar ya kara a kunan sa. Okay kawai mashkhur yace sanan ya katse wayar, sai da ya shiga toilet yayi brush ya wanke face d'in sa sanan ya futo, yana futowa ya zira jallabiya, sanan ya fuce daga bedroom d'in gaba d'aya. Yana futa falo ya nufi hanyar bud'e qofar gidan, yana fud'ewa yaga Ahmad a tsaye ya riqe ugu da alama ya dad'e da tsayuwa a wajan. Rai a had'e Ahmad yace gaskiya mashkhur ka cika iyayi, tun yaushe na cema, ina tsaye? na kira wayar takama da kyaur ka d'aga, nacema kazo ka bud'e amma sai da ka shanyani?. Haba Ahmad yanzu meye Na mitar tinda dai na bud'e ma, kawai ka shigo!! Da sauri Ahmad yace aa ai ni dama ba wajan ka nazo ba. To idan ba wajena kazoba wajan wa kazo? Cewar mashkhur, wajan qanwata zahra nazo mana ko ka manta yau zan kaita school ne?. Mashkhur kuwa bai san santa murmushi mugunta ya kwace masa ba, sabida tinawa da yayi da abinda ya yiwa zahra jiya tambas yasan bazata iya moruwaba yau dan taji jiki. Mamaki ne ya kama Ahmad shi dai yasan mashkhur ko maganar zahra bayaso, amma shine yanxu yana jin ance zahra yake wani murmushi. Ahmad kawar da maganar yayi da cewa, yanzu dai kaje kace ta shirya ta futo in kai ta, makaranta kasan yau muma zamu koma school kuma muna da lectures. mashkhur yama manta da wata makaranta da zasu koma, sai yanzu da ahmad ya tina mai. Shiru Ahmad yayi yana jiran amsar mashkhur, can mashkhur ya kalli ahmad fuska d'auke da murmushi yace kai yaufa bazata iya zuwa makarantar nan ba because she is not feeling fine ya qarasa maganar yana sakin Murmushi mugunta. Shima ahmad murmushi yayi tare da cewa mashkhur ko dai ko dai? Mashkhur ciki rashin gane inda magar ahmad ta daso yace ko dai me?. Hmm mashkhur kenan ko dai ka angwance ne yau ban sani ba? Ahmad ya qarasa maganar fuska a sake. Nan da nan annurin fuskar mashkhur Ya 6ace 6at, wani dogwan tsaki mashkhur ya saki tare da cewa, look Ahmad bana san wanan iskanci, aikin banza aka gayama ni irin kane, to sam ni wannan bai dame ni ba, kai barima kaji, ko zanyi abinda kake tinani bazan ta6ayi da itaba barema bayi zanba, yana gama fad'ar hakan ya wuce yabar ahamd a tsaye. Jinjina kai Ahmad yayi tana mamakin hali irin na mashkhur abin dai yana bashi mamaki sosai, Allah dai ya shirye ka Ahmad ya furta cikin zuciyar sa. Shiga ciki ahmad yayi ya fara jiran zahra ko ALLAH zai sa ta futo, sai da ahmad ya kai har qarfe tara na safe yana jiran zahra bata futo ba, yana shirin fita mashkhur ya futo da shirin zuwa makaranta ba 6ata lokaci suka wuce tare. Ahamd yanaso ya tambayi mashkhur mai yake damun zahra amma yasan ko ya tambaya mashkhur ba bashi amsa zaiyi ba, haka nan da ya ha qura suka tafi zuciyar ahma cike da tinanin zahra a wana hali take?. ZAHRA....... 6anran zahra kuwa tinda ta kwanta ba ita ta tashi ba sai qarfe sha biyu na rana ta tashi. Da wani matsanancin ciwan kai da mura ta tashi ga zazza6i, jikinta duk yayi stami, hankalinta ya tashi sosai da ta tina batayi sallar magriba da isha'in jiya ba, ga kuma ta asuba d'in yau. Jiki ba kwari ta miqe, tare da sa hannu ta riqe kanta da yake mata barazanar rabewa. Toilet ta shiga, ta had'a ta gasa kanta da qafarta da ta kunbura suntum, da sauran jikinta da yake mata tsami. Daga haka tai wanka ta da brush sanan ta d'ara alwala, ta futo jiki d'aure da towel. Sanan ta zura dogwan higab tayi sallar asubayi, sauran salolin da ake binta batayi ba, ta bari sai lokacin su na yau yazo sai ta had'a tayi. Bayan ta gama addu'o'i ta da lazumi miqewa tai ta cire hijab d'in sanan ta nufi mudubi. akan kujerar mudubi ta zauna, kalla fuskarta tayi, idanuwanta sun kunbura sosai goshinta ma haka. Hannu tasa ta fara mulmula goshin nata, duk da tanajin azaba haka ta daure. Ba yan ta gama mulmulawa ruwan zafi ta d'akko ta qara gasa goshin nata duk da kuwa tanajin azaba kawai daurewa take, ba laifi goshin nata ya sace sosai, kunburin ma saura kad'an. Daga haka mai ta fara shafa sanan ta zura bayan taidar da gama ta nufi drowar kayan ta. Doguwar rigar mara nauyi ta saka. Sai da da zahra ta gama leqawa falon ta tambatar mashkhur baya falon sana ta futo. A hankula ta nufi kicin, tanaso d'ora abinci amma tana tsoran ta fara mashkhur ya zo ya tarar da ita. Zahra bata shirya shan sabuwar muguntar mashkhur ba dan haka bedroom d'in ta ta koma, cikinta cike da yunwa. Ventilation d'in bedroom d'in ta ta shiga domin shan iska kamar yadda ta saba, kamar ance ta kalli qasa!! gani tai ba motar mashkhur hakan ne ya nuna mata cewa mashkhur fa ya fita,, cikin farin ciki, ta koma kicin ta dafa indomei da kwai, sanan ta d'ora t, bayan ta gama a kicin d'in ta zauna ta ci abinci sabida uwar yunwa da takeji. Tana gamawa ta fita falo tare da bud'e firij, maganin mashkhur na mura da na shaye-shaye ta gani da yawa a ciki, Da sauri ta d'akko maganin mura tasha murfi d'aya, sanan ta d'auki ruwa ta koma bedroom d'in ta. Tana komawa ta bud'e qaramar drowar, ta samu maganin ciwan kai tasha, daga haka tayi sallar azahar ta kwanta bacci mai nauyi yayi awan gaba da ita. ALLAH SARKI ZAHRA BAIWAR ALLAH............. Abinda yasa kuga kwana biyu bana yi muku posting shine!! Inayi posting bakwamin LIKE 💗 , shiyasa kukaga banayi muku posting, in bakwa buqata ku fita daga group d'in mana amma sai ku bud'e ku karanta bakuyi min like ba. Wlh in dai bakwa like zan daina posting gaba d'aya na rufe group d'in, in kuma wasu daga cikinku sunayi zan cire wanda naga basiyi, nabar masuyi, daga yau duk wacca naga ta bud'e kuma ta karanta batayimin like ba sai na cire ta daga group tinda littafin free ne bana kud'i ba, dama na kud'i ne sai kuce biya kuke shiyasa bakwa like d'in.......... Amma in kunji ba dad'i kuyu haquri, gani nai Gwara na gaya muku gaskiyar karna cutar da kai na, ina yimuku fatan alkhairi kuma da fatam zaku gyara na barku lpy sai ku biyoni a next page........ ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240 Typing............ *page 55* Tana komawa ta bud'e qaramar drowar, ta samu maganin ciwan kai tasha, daga haka tayi sallar azahar ta kwanta bacci mai nauyi yayi awan gaba da ita............... Tunda zahra ta kwanta bata motsaba, sai wajan qarfe hud'u saura da akayi kiran sallar la'asar. Jikinta duk a mace ta tashi ga zazza6i da cuwan kai daya sake kamata, haka dai ta daure ta miqe ta shige toilet. Wanka tayi da ruwan sanyi sabida tsabar zafin da jikinta yake mata, tana gama wanka wata mura mai zafi ta qara rufe ta. Haka dai ta lala6a, ta d'aura alwala ta futo, tana fitowa jikinta ya fara rawa wani mugun sanyi taji ya rufeta. Dakyar zahra ta iya sa kayanta ta gabatar da sallar la'asar, sallar ma a zaune tayi, sabida har yanzu qafafuwanta zafi suke mata. Bayan zahra ta gama lazumi miqewa tai zata koma kan gado dan kwanciya kawai taji ana knocking d'in qofar ta. Shiru zahra tayi tana tinanin waye yake kwankwasa mata qofa? Tasan dai mashkhur bazai ta6a kwankwasa qofar taba, haka dai ta wuce jiki ba kwari domin ta bud'e karma tace mashkhur ne yake bugawa ta jawowa kanta wasa masifar. Zahra tana isa ba 6ata lokaci ta bud'e qofar, mamakine ya bayyana akan idon zahra sakamakwan wanda ta gani a bakin qofar, Ba kowa bace face zee wato qawar mashkhur. Yamutsa fuska zee tayi cikin yaran English tacewa zahra, dama pepper soup nake so ki dafamin yanzu, ki hanzarta ki dafamin banason ki6atamin lokaci. Daga haka zee tai wucewar ta tabar zahra a tsaye, cike da mamaki. Shiru zahra tayi tana tunanin taya zata dafawa zee pepper soup alhalin tana cikin wanan halin na rashin lafiya, ya sallam, abinda zahra ta furta a cikin zuciyar ta kenan. Juyawa zahra tayi ta koma cikin bedroom d'in ta, tinanin ta farayi, bataso taje ta dafawa zee pepper soup, sabida batajin dad'i, amma tasan in bata yiwa zee abinda takeso ba sai jikinta ya gaya mata a wajan mashkhur. Tina hakan da zahra tai ne yasata sauri tashi ta nufi drowar. mayafinta ta zaro ta yafa tare da fucewa daga bedroom d'in. Tana tifa bata tsaya ko inaba sai falo, mashkhur ta gani zaune baje da kwayoyi maye a gabansa, ga zee a gefe tana kallo riqe da remote a hanunta. Kawar da kai zahra tayi tare da shigewa kicin. Haka zahra ta fara aikin dafawa zee pepper soup duk da kuwa batajin dad'i, tanayi tana tinanin halin da mashkhur yasa kansa a ciki na shaye-shaye. Sai da zahra ta d'auki minti talatin tana dafawa zee papper soup, duk gidan ya karad'e da kamshin, papper soup d'in zahra. Har lokacin zahra batajin dad'i jikinta kawai daurewa takeyi. Bayan ta gama pepper soup d'in joye mata tai a flask sanan ta kama hanyar fala domin kai mata. Lokacin da zahra ta isa falo wajan zee har qasa ta stuguna, ta ajiye mata, sanan ta miqe domib barin wajan. Dawo ai baki gama yimin aikin ba, zee ta fad'a cikin isa da gadara, zahra kuwa ji tayi kamar ta wuce ta gyaleta, amma da ta tina a gaban mashkhur ne, da sauri ta jiyo tare da komawa gaban zee d'in ta stuguna. Girgiza qafa zee ta farayi irin cikakun 'yan barikin nan, tare da mai da kanta kan tv, tafi minti goma batacewa zahra komai ba. Zahra kuwa damo sarkin haquri bata cewa zee komai ba tana tsugune a wajan, mura da ciwan kai ga zazza6i duk sun addafeta. Can zee ta juyo tacewa zahra!! Kije ki dafamin chip's da chiken papper, kuma ki hanzarta banasan jira, sai yanzu na tinama bana shan pepper soup. Ji zahra tai kamar ta kwallara uwar qara sabida tsabar baqin ciki, sam qarfin ta ya qare, tinda uwarta ta haifeta ba'a ta6a bata wahala irin haka ba, in aka cere dukan da mashkhur ya ta6a yi mata akan ta fasamai laptop. Sai d'aure tan da yayi jiya a taga sanyi yayi mata duka qafafuwanta suka kunbura, sanan ta fasa goshi. Muryar mashkhur ce ta dawo da zahra daga tinanin data tafi!! Kee ba magana akeyi miki ba ko sai jikinki ya sake gaya miki. Zahra tanajin haka ba shire ta miqe ta shige kicin da sauri. Ranar zahra tasha baqar wahala kafin ta kammalawa zee chip's da chiken papper, ni kai na amina bayero bazan iya rubuta muku wahalar da zahra ta shaba, zahra bata ta6a zatan tana da juriya ba sai yau duk da kuwa bata saba aikin wahala ba. Haka zahra ta d'ibi chip's da chiken papper ta nufi hanyar falo domin kaiwa zee abinci,, tafiyama da gyar zahra takeyi. Zahra tana direwa zee chips d'in zee ta miqawa zahra key d'in motarta tacewa zahra jeki motata taqasa ki bud'e ki dakko min jakataa, haka zahra ta kar6i key d'in nan hannu na rawa, ta miqe da kyar ta nufi hanyar futa dag falon. Haka zahra ta fita da kyar, ta zubawa matatakalar benan ido tana tinanin taya zata fara sauka tana cikin wanna halin?. Sai da zahra tafi minti biyar a haka can tai ta maza ta fara sauka dafa kan step d'in benan, tana sauka tana hutawa, idan ta sauka daga kan step uku sai ta huta a haka ta qarasa sauka daga step d'in, ga benan da mugun tsayi. Bayan ta sauka sai data sake wutawa kafin ta nufin inda motar zee d'in take. Duk da motocin ukune a wajan zahra batasha wahalar gane ta zee ba da yake tasan motar mashkhur kuma tasan ta ahmad. Haka zahra ta bud'e motar ta d'auki jakar zee d'in sanan ta juya. Da kyar zahra take iya tafiya sabida tsabar azabar da takeji a jikinta, tana zuwa bakin matatakalar ta zube wanwar ta zauna a wajan sabida tsabar azaba. Kamar daga sama zahra taji muryar Ahmad yana cewa qanwata lafiya dai koh? Da sauri zahra ta d'aga kai alamun ehh. Girgiza kai Ahmad yayi tare da tsugunowa gaban zahra yana cewa haba qanwata karkimin qarya mana kalli yarda fuskarki ta kunbura goshin ki ya fashe jikinki duk yayu jajawur, tundaga nesa fa na hangoki kina layi kamar zaki fad'i kum kicemin kina lafiya. Murya a raunane kuma a dashe kamar zahra zatai kuka tace yaya ahmad bani da lafiya, kai na ciwo ga zazza6i ga kuma mura da take damuna yanzuma jiri nakeji. Innalilahi amma baki gayamin ba tun yaushe ne baki da lafiya? Murya na rawa zahra tace tun jiya. Qanwata ki gayamin gaskiya mashkhur ne ya dakeki koh? Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa bai dakeni ba. Kallan tuhuma ahmad ya watsawa zahra tare da cewa haba qanwata kalli goshinki ya fashe ga hannayanki duk sunyi shati, kuma kice ba dukanki yayi ba, bari naje na same shi, wlh sai ya gayamain dalilin dukan ki da yayi, ai dady amana ya bani ke bazan zuba ido naga yana zalintar kiba, ya qarasa maganar yana qoqarin miqewa. Da sauri zahra ta riqe rigar ahamd cikin kuka take cewa dan Allah yaya ahmad ka rabu dashi wlh yanzu kayi mai magana dukana zai yi, kuma ni wlh ba dukana yayi ba pls yaya ahmad ka rabu da shi, karkai mai magana, sai yayi tinanin ni na gayama wani abun. Dawowa Ahmad yayi, nan da nan tausayin zahra ya kamashi, cikin raunaniyar murya yace haba qanwata, taya zakice mashkhur bai dakeki ba alhalin ga alamun duka a jikinki, karfa shurunki da haquri ki su cutar da ke, Wlh in baki gayamin abinda mashkhur yayi miki ba yau zan gayawa dady abinda yake faruwa. Da sauri zahra ta d'ago tare da girgiza kai, tana cewa!! Aa yaya ahmad dan Allah karkai hakan sometimes yaya mashkhur yana yawan cewa ADALILINA yake fad'awa cikin wani hali ADALILINA iyayansa suka juya mai baya, karka qara jawowa ya tsaneni fiyeda dah pls yaya ahmad karkai hakan, banaso ADALILINA yaya mashkhur ya qara sumun sa6ani da iyayan mu. Cikin mamaki ahmad yake sauraran abunda zahra take gayama masa, Dan me mashkhur yake cewa ADALILINTA komai wasu abubuwan suke faruwa da shi? Iyayamsu kuma?. Tambayar da ahmad yayiwa kansa kenan amma ba amsa. Cikin kokwanto ahmad yace zahra wai mene dangatakar ki da mashkhur ne haka yake azaftar da ke? Koma wana lefi kikayi masa a rayuwa, taya abubuwa da dama zasu faru da shi ADALILINKI, kuma mai ya ta6a faruwa da mashkhur ADALILINKI?. Ni dai wannan tambayoyin susuka shigemin duwu. Yaya ahmad kayi haquri a halin yanzu bazan iya yi maka bayani ba, ni dai nasan yayana ne mashkhur kuma iyayanmu d'aya da dashi, kuma ban ta6a yimai wani mumunan abuba a rayuwarsa ba shine abinda kawai na sani. Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa it's okay qanwata, yanzu dan ALLAH ki dena kuka kinji? Jeki ki d'auko hijab d'in ki na kai ki hospital. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aaa yaya ahmad kawai ka barshi, karna yiwa yaya mashkhur lefi. Kai mashkhur dai mashkhur dai, wai wanna mashkhur d'in dodon kine ko kuwa sai kace shi ya halliceki, look qanwata bazaki zauna da cuta ba, kuma ba abinda zai miki, ai ni nace ki zo mu tafi ko zo muje na rakaki taso, bazan bari yayi miki komai ba in sha ALLAH. Da kyar zahra ta iya miqewa, suka fara hawa kan step d'in ita da Ahmad. Lokacin da suka shiga basu samu mashkhur a falon ba zee kawai suka samu tana cin abincin da zahra ta dafa mata. Nan da nan Ahmad ya d'aure fuska ya fara gallawa zee harara dama tunda jininsu bezo d'aya da zee ba, koh ba'a gaya masaba yasan zahra ce tai mata wannan girkin sabida yasan ba abinda ta iya dafawa sai iskanci, wata uwar harara ya ringa watsa mata. Zee kuwa tana ganin ahmad ta sha jinin jikinta sabida tasan sam basa good time da shi ko a school. Zahra kuwa zuwa tai ta direwa zee jakarta sanan ta shige bedroom d'inta. Tana shiga ta wuce toilet ta wanke fuska sanan ta futa ta canza kaya tasa hijab da turare ta fuce daga bedroom d'in. Tana fita falon ba 6ata lokaci suka fuce ita da Ahmad, suna sauka Ahmad ya shiga part d'in sa ya d'auko key d'in motarsa, sanan suka fuce daga gidan a motar. Hospital mafi kusa suka nufa, lokacin da sukaje ba 6ata lokaci akyiwa zahra gwaje-gwaje, kuma akan gano abinda yake damunta. Ance sanyi ne ya shigeta sosai sai kanta da ya bugu shine ya kawo mata zazza6i da ciwan kai harma da jiri. Sai da aka kwantar da zahra akayi mata qarin ruwa, lokacin da akayi mata alluran bacci, Ahmad tafiya yayi ya suyo mata abinci kala-kala a reswerrens Tun wajan qarfe biyar aka yiwa zahra allurai da qarin ruwa ta kwanta bacci bata tashiba sai takwas na dare. Lokacin data tashi taji dad'in jikinta sosai duk sai taji ba abinda yake damunta sai mura, kuma taci abincin da ahmad ya suyo mata sosai. Da haka likitocin sukace zahra ta kwana a asibiti, amma zahra tace aa sabida tsabar tsoran mashkhur, haka dai ahmad da likitocin suka haqura suka sallamota, abinka da likitocin turawa ba takura. An bata magunguna kala-kala, kuma ance ta ringa samun bacci kuma ta dai na zama a waje mai sanyi sabida kar cutar sanyi ta kamata. Bayan sun futo daga asibiti sai da ahmad ya tsaya ya siyarwa Zahra bargo sabida sanyi wai ta ringa lili6a. Nikuwa amina bayero nace Allah sarki Ahmad bawan Allah bai san ba rashin shiga bargo bane kawai shika-shikan mugunta irin na mashkhur ne. Suna cikin tafiya ahmad ya juyo ya kalli zahra da take gefansa yace qanwata yanzu yaushe zan fara kai ki school, yauma nazo nai ta jiranki baki futoba ashe baki da lafiya, harma muku wuce makaranta ni da mashkhur, amma kinga ya dawo da waccan yarinyar zee. Shiru zahra tayi azuciyarta tace wai dama zee 'yar makarantar suce?. A fili kuma tace zuwa gobe ma zan iya fara zuwa in sha ALLAH. Girgiza kai Ahmad yayi tare da cewa aa qanwata kinga fa baki da lafiya gaskiya ki bari sai kin samu sauqi sai na fara kai ki. Ah yaya ahmad nifa banason zaman gida ni ka dai ba dad'i kwarama na fara zuwa makarantar. Tom shikenan qanwata amma dai ki bari jibi sai ki fara zuwa kafin nan kin warware koh, gyad'a kai zahra tai tare da cewa tom shikenan ALLAH ya kaimu, Ahmad ya amsada ameen daga haka ba wanda ya sake cewa komai har suka qaraso gida. Misalin qarfe tara na dare suka shiga gidan Ahmad ne ya d'aukarwa zahra bargwan daya siyi mata da yake bargonn yana da nauyi sosai. Ita kuma ta riqe laidai abinci da maganin da ya suyo mata, ba laifi ahmad ya kashewa zahra kud'i. Suna zuwa bakin qofar zahra ta fara kwankwasawa, cikin zolaya ahmad ya kalli zahra yace aa qanwata ki biga a hankula kar dodonki ya futo ya zane mu fa. Dariya zahra tayi tare da furta to yaya ahmad ngd sosai da hidima, tana gama fad'in haka mashkhur ya wangale qofar, da sauri zahra taja da baya sabida tsabar tsoro. Ahmad kuwa girgiza kai yayi tare da cewa hmm ai sai ka bamu wuri mu wuce koh? Ya mutsa fuska mashkhur yayi yana mamakin tare da matsa musu su wuce, mamki yake taya akai aham ya futa da zahra shi bai sani ba ko yaushe suka fita oho shi duk a tinaninsa zahra tana cikin gidan. Haka ahmad ya shige zahra tana biye a bayansa jikinta sai rawa yake sabida tsoran mashkhur, dan tasan yau Allah ne ka dai zai kwace ta. Zahra tana had'a ido da mashkhur ya watsa mata kallon wai ke munafuka koh, harda wani abinci ya siyo miki da yake baki saba ciba, wlh jikinki bai gama gaya miki bane, harda bargo da yake baki ta6a shiga bargo ba koh?. Ahmad ya lura da irin kallo da mashkhur yake watsawa zahra, jijina kai kawai yayi yana mamakin hali irin na abokin nasa. Zahra kuwa nan da nan ta kama hanyar tafiya bedroom d'in ta sabida tasan jikinta yana gab da qara wani tsami. Ahmad ma binta yayi a baya domin a jiye bargon daya suyo mata, suna shiga Ahmad ya ajiye mata bargon ko sakan baiyi ba ya fuce daga bedroom d'in ya koma falo wajan abokina nasa. Tun kafin ahmad ya kai da zama mashkhur yace Ahmad wai sabida mai ka cika shishigi ne? Bana ce maka karka sake ka siyowa yarinyar nan abincin wajaba? Wana munafurcin tazo ta gayama? Ko ce maka tayi batacin abincin ne? Mashkhur ya qarasa maganar yana kafe Ahmad da manyan idanuwanta. Alamun tuwuma. Murmushin yaqe Ahmad yayi cikin sakin fuska yace haba mutumina mai da wuqar mana, ni ba wani munafurci da zahra tayimin, kawai naga taji ciwo a goshinta ne, shina nace mata tazo muje asibiti, sam taqi amincewa sai da na ce zan bigawa dady sanan ta amince. Qara had'e rai mashkhur yayi, tare da cewa to a ina ka had'u da ita da kaga ciwan inba zuwa tai ta gayama ba, kuma uwaban waye yace ka sai mata bargo. Ajiyar zuciya 6acin rai Ahmad ya sauke amma duk da hakan ya danne yacewa mashkhur!! Wanna shed'aniyar yarinyar wato zee, ita ta aiki zahra motarta ta d'auko mata jaka, kuma bargon dana siyo mata dana kai ta, asibitine akace tana zama a waje mai sanyi, ciwan sanyi zai iya kamata shiyasa na siyo mata. Ahmad yana yiwa mashkhur bayanin nan bawai dan yana jin tsoran sa bane aa, kawai dai dan ya ceci zahra daga muguntar mashkhur karya dake ta. Mashkhur kuwa ya gamsu da maganar Ahmad sabida yasan ahamd bashi da rufi da zahra ta gayamai, ya kulleta a taga sanyi ya dake ta zai gaya mai. Sai da ahmad ya tabbatar zahra tai bacci bar gidan sabida kar mashkhur yayi mata wani abun. 6anran zahra kuwa Ahmad yana fucewa daga d'akin ta shiga toilet ta had'a ruwan zafi tai wanka, sanan ta d'auro alwala ta fito. Tana futowa ta zira kayan bacci tai sallar magriba da isha'i ta jiya data yau, bayan ta idar tai addu'o'i da lazimi, sanan ta d'auko abincin ta taci, tasha magungunan ta, daga haka ta haye kan bed domin yin bacci. Sam zahra ta kasa baccin kawai tinanin halin da zata tsinci kanta harna tsawan shekara guda da rabi take, ga kewar 'yan uwanta da iyayanta da hajiya kaka duk sun dame ta. Sam zahra ta kasa baccin har qarfe shad'aya, tabbas zahra tasan in dai zata cigaba da zama da mashkhur sai ya kasheta, tunda gashi yanzu ya fara illata ta. Zahra tana cikin wanan halin taji ana kwankwasa mata qofa, shiru zahra tai tana tinanin waye? Can kuma zuciyar ta tace mata mashkhur ne dan haka shiru tai abinta, sabida tasan ba alkhairi ne ya kawo shiba, tanaji yana buga qofara amma tai shiru abinta. Kamar al mara zahra taji an turo qofar an shigo, dama ta manta bata sa mata key ba. Zahra kuwa ba shiri ta qudindine a cikin bargo ta rintse ido kamar mai bacci. Duk tsoro ya kama zahra, gumi harya tsinke mata, tana cikin wanan halin taji alamun an canza hasken d'akin daga mai duwu zuwa mai haske. Nan da nan tsoro ya qara lulu6e zuciyar zahra, dan ta sandare ko motsi tama kasa, zahra batai aune ba sai ji tayi an janye bargon data lulu6a da shi! Ciki tsoro zahra ta bud'e idonta dan ganin waye? Karaf suka had'a ido da mashkhur ya zuba mata manyan idanuwansa............. Shin mai mashkhur yazo yi d'akin zahra? Ku a ganinku mai mashkhur zai zo yi a bedroom d'in zahra? Kunsan dai baya shigowa d'akin zahra koh? To mai ya kawo shi? Sai ku biyoni a next page dan jin ya zata kaya. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240. Typing............ * page 56* Nan da nan tsoro ya qara lulu6e zuciyar zahra, ta ma sandare ko motsi tama kasa, zahra batai aune ba sai ji tayi an janye bargon data lulu6a da shi! Cikin tsoro zahra ta bud'e idonta dan ganin waye? Karaf suka had'a ido da mashkhur ya zuba mata manyan idanuwansa............. Itama zahra zubamai ido tayi cikin tsoro tana jiran saukar duka, sai a lokacin ma ta lura da wayace a kunnansa. Wata uwar harara ya zuba mata ba shiri ta janye idanuwanta daga kallansa. Muryar mashkhur taji yana cewa okay dady ga tanan ai na tasheta, zahra tanajin an ambaci sunan dady nan da nan ta watsake batasan ma, sanda ta miqe zauna ba. Wata uwara harara mashkhur ya zuba mata, sai wani zaro mata ido yake, kamar zai cinye ta, kawar da wayar yayi daga kunnansa yayi nisa da ita ya sai-sai ta muryarsa. Matso da bakinsa yayi kusa da kunan zahra Kamar wani mai rad'a yake maganar a hankula yace!! Ki kula da kyau karki sake ki gayawa dady maganar da bashikenan ba in ba hakaha hmmm ya qarasa maganar yana girgiza kai. Da sauri zahra ta d'aga kai alamun tom, sai da mashkhur yasa wayar a hans free sanan ya miqawa zahra wayar, kujera yaja ya zauna yana fuskantar zahra. Shiru zahra tai ta kasa cewa komai duk sabida kartayi wata maganar tayiwa mashkhur laifi. Muryar mashkhur ce ta daki kunanta yana cewa kiyi magana mana! Ya qarasa maganar yana gallamata harara. Baki na rawa zahra tace hello, muryar dady taji ta rasa kunanta yana cewa mama? Wani tautausan murmushi zahra ta saki tare da cewa dady nah kai ne? Ehh mana mamana yakike? Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa dady ina lafiya qalau. Daga can 6anran dady yace aa mamana ki gayamin ko da wana abu? duk naji muryarki ta canza kamar wani abun ya faru da ke? Da sauri zahra ta saci kallon mashkhur karaf suka had'a ido, mashkhur sai zaro ido yake kana ganinsa kasan bashi da gaskiya, hannu ya sa a tsakiyar bakinsa yana girgizawa zahra kai alamun kartace komai. Murya a tsorace zahra tace aa dady mura nake shiyasa kaji muryata ta dashe, zahra bata jira amsar dady ba ta kawar da maganar da cewa dady ina amminah da hjy kaka, da amir da ilham da su faruq? Gaskiya ina kewarsu sosai ka bani mu gaisa da su, mamana yanzu bana gida duk su faruq suna nan lafiya kullum ilham da amir suna kuka sabida bakya nan, amma banji kin tambayeni yayan kiba, ko kin manta da shine dady ya qarasa maganar cikin zolaya. Murmushi zahra ta saki tare da cewa aa dady kai ma kasan ba zan manta da farinciki na yaya abdul ba, jiya munyi waya da shi, harma yace zai had'a ni da amir mu gaisa. Mamana da wasa nake miki ai nasan bazaki manta da yayan ki ba koh? Da sauri zahra ta gyad'a kai kamar dady yana kallanta. Cikin muryar shagwa6a zahra tace Dady nifa duk banajin dad'i zama gidanan ba ammi ba kai ba su ilham duk zaman gidan bayamin dad'i. Dariyarsu ta manya dady yayi tare da cewa to ke mene na damuwa da su abinda kina tare da mujinki mai zai dameki kuwa? Ya qarasa maganar cikin zolaya. Da sauri zahra ta kalli mashkhur gani tai ya kawar da kansa yana jan wani siririn tsaki, zahra kuwa shiru tai basa sake cewa komai ba. Murmushi dady yai tare da cewa to mamana bawa surikin nawa wayar, hannu na rawa ta miqawa mashkhur wayar, duk tabi ta rud'e duk da ba ita tace mashkhur mijinta ba, tasan da kyar in batayi wani laifin ba. Tana miqawa mashkhur wayar taga ya tashi yabar wajan, hajiyar zuciya zahra ta sauke nan da nan taji farin ciki ya kamata dan ko ba komai yau taji muryar dady zatai bacci cikin kwanciyar hankali. Mashkhur yana kar6ar wayar dady ya fara tuhumarsa kamar haka!! Mai suanna baba da fatan dai ba wani abun kayiwa zahra ba duk naji ta canza, anya ba dukanta kai ba?. No dady ai kasan bazan daketa ba nifa tinda mukazo ko hanunta ban riqe da niyar duka ba, wlh dady bana dukanta. Tom naji baka dukanta amma mai ya sata mura ko dai aikin ruwa kake sata ko kuma a falo take kwana? Aa dady kawai dai ruwan sanyi take yawan sha, kuma kasan garin da sanyi sosai so inaga kawai yanayin weather d'in garin ne kasan bata saba ba. Hmmm mai sunan baba kenan nasan halin kafa sarai, karkai min qarya yanzu zaka rantse tinda kukazo rasha ko kallan banza bakayiwa mamana ba. Cije le6e mashkhur yayi tare da cewa haba dady ka yarda dani mana kasan dai bazanma qarya ba koh? Ehh mai sunan baba nasan bakai min qarya amma in dai akan mamana ne nasan zaka fara. Shiru mashkhur yayi dan yama rasa mai zai cewa dady, muryar dady ya stinkayo yana cewa da fatan dai duk abinda ya kamata kayi mata a matsayin mijin da kana yi mata kana sauke mata ko wana hakki da yake hanka koh?. Haba dady wai mai zanyi matane naga dai duk abinda ya dace ka suyo mata ka siyo mata koh? Bata buqatar komai a gidannan da akwai komai fa. Look mai sunan baba karmu fara haka da kai mana kasan dai kai najimin kuma kayi karatun addini, kasan hakkin auren da yake tsakanin ka da matar ka koh?. Kamar mashkhur ya kwall ihun baqin ciki haka yaji, haba dady ai kasan bamuyi haka da kai ba kawai dai kacemin karna daketa, kuma duk abinda takeso na siya mata, haka fa kawai mukayi da kai nifa dady sam bana buqatar hakan. Au lalai mai sunan baba, sai ma na gaya ma kenen, Tom kai in baka buqatar hakan itafa? Dady ya tambayi mashkhur, kamar mashkhur zai yi kuka yace dady itama bata buqata. Mai sunan baba haka ta gayama?, dady ba gayamin tai ba amma dai kasan qaramar yarinyace nasan wanan bazau demeta ba. Hmm mashkhur kenan har yanzu kana nan da halinka koh? Kawar da zancan mashkhur yayi da cewa amma dai dady har yanzu maganarmu tana nan koh?. Cikin rashin sani dady yace waca maganar kuma? Dady alqawarin mu mana, wanda kace in mun dawo Nigeria zaka raba auren. Shiru dady yayi can kuma yace ehh alqawarimu yana nan, amma sai ka cika sharid'an dama gindaya maka. Ehh dady in sha ALLAH kafin mu dawo zan dai na,, okay mai sunan baba kaiwa mamana wayar!! Daga haka mashkhur ya miqe ya koma bedroom d'in zahra. Lokacin da mashkhur ya shiga bedroom d'in zahra har ta fara bacci. Zahra tanajin qarar shigowar mashkhur tai sauri ta miqe zaune. Mashkhur yana qarasowa ya miqawa zahra wayar dama a hans free take, hannu na rawa zahra ta kar6i wayar tace hello dady?, muryar dady ce ta rasa wajan!! mamana mai ya saki mura? Da sauri zahra ta kalli mashkhur, zuba mata ido yayi alamun gargad'i murya na rawa zahra tace no dady kawai dai kasan garin yana da sanyi sosai ba kamar Nigeria ba kuma ban saba ba shiyasa. Okay da fatan dai kin fara zuwa school koh? Aa dady banfara ba, sai zuwa jibi in na warke. Okay mamana ALLAH ya baki lafiya, ameen dadyna, duk abinda yake damunki ki gayawa Ahmad abokin mijinki in dai bazaki iya gayawa mijinki ba ko mene in sha ALLAH zai miki. Tom shikenan dadyna in sha ALLAH zanyi haka, take care my special daughter, murmushi zahra tayi tare da cewa take care too my really dady. Daga haka dady ya gintse wayar, zahra kuwa sunkuyar da kai tayi tare da miqawa mashkhur wayar tasa, da qarfi mashkhur ya fincike wayar tasa sanan yayi fucewarsa daga bedroom d'in. Ajiyar zuciya zahra tai tare da furta alhamdulilah, tabbas tunda zahra ta sauka garin rasha bata ta6a farin ciki ba sai ranar da tai waya da yaya abdul sai kuma yau da tai waya da dady. Wani farin ciki ne ya lulu6e zahra tabbas zahra tana qaunar dady kamar yanda yake qaunar ta, dan harya ma zahra bata gama yanda cewa dady ba shi ya haifetaba, kuma har yau bata dai na kallon dady da ammi a matsayin iyayanta da suka haifeta ba. Ranar dai zahra tayi bacci mai dad'i zuciya cike da farin ciki.......... Washegari............. Misalin qarfe takwas zahra ta tashi dama tun asuba tayi sallah ta koma. Zuciya fass zahra ta tashi toilet ta shiga, sai da ta wanke kanta tass sanan tazo tai wanka. Tana futowa ta nufi bakin mudubi ta zauna akan kujerar merro d'in , ta jona drayer busar da kai ta busar da gashi ta. , bayan ta gama tai parking d'in sa waje d'aya, dama ga zahra da gashi sosai kamar 'yar fulani. Daga haka ta tashi ta nufi drowar ta d'akko riga da sket na atanfa tasa. Wow zahra tayi kyau sosai kana ganinta kaga cikakiyar bahaushiya kyakyawa sajan nan nata yabi goshinta ya kwanta luf. Tinani zahra ta farayi yau su mashkhur sun tafi school ko kuwa? Sam yanzu ko hanya bataso ta had'a da mashkhur, barema tai mai wani laifin. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da furta yauwa lokacin da zahra ta tuna da ventilation d'in bedroom d'in ta da take leqawa, tasan in dai taga motar mashkhur yana gidan, in kuma bata ganiba baya nan. Da sauri ta nufi ventilation d'in dan ganin motar mashkhur d'in tana nan?. A hankula ta bud'e labilan waja bayan ta bud'e ta zuge glass d'in wajam a hankali. Tana bud'ewa wani sanyi ya ratsata har kwakwalwarta da yake ana sanyi a garin sosai. A sannu zahra ta qarasa ventilation d'in tare da leqawa qasa, murmushi zahra ta saki tare da furta alhamdulilah, sakamakwan rashin ganin motar mashkhur d'in. Ba 6ata lokaci zahra ta fuce daga bedroom d'in ta wuce kicin domin samarwa kanta abinda zatasa a cikinta. Hakanan zahra taji tana sha'awar cin airish wato dankalin turawa, dan haka ba 6ata lokaci ta shiga store ta kwaso dai-dai yanda zata iya cinyewa sanan tazo ta fara ferayewa. Bayan zahra ta gama feraye dankalin sliz d'in shi ta farayi yanda takrson shi, tana gamawa ta wanke ta zubamai gishiri da magi ta fara soyawa. Bayan ta gama soyawa, kwashe shi tai sanan ta yanka albassa ta fara soya kwai, bayan ta sauke t ta d'ora a kettle, ba'a d'auki lokaci mai tsayiba ya tafasa bayan ya tafasa ta juye a cup sanan ta kwashi kayan abinci ta koma falo. Akan draining ta zauna, madara da shuger, da milo ta zubawa shayin sanan ta fara cin abinci. Tsaf zahra ta cinye abincinta tassa rabum da taci abincin mai yawan irinbna yau har ta manta, sabida tsabar firgici da razanin da mashkhur yake sata. Kwanikan abinci ta kwashe ta kai kicin, dama jiya bata samu damar wanke-wanke ba sabida bata da lafiya gashi wanke-wanke ba laifi ya d'an taru da yake ta dafawa zee abinci, kuma ga cup da plat d'in da mashkhur da yake cin abincin da su birjik ba'a wanke ba. Haka zahra ta wanke kwanikan nan tass sanan ta mayar da su mazauninsu. Bayan ta gama ta gyara kicin d'in tass, tana gama gyara kicin d'in ta koma falo ta gyara shi shima tass. Dama bedroom d'in ta a gyara yake, zahra ji tai kamar ta shiga bedroom room d'in mashkhur. Haka nan taji tana san shiga bedroom d'in mashkhur, duk da kuwa zahra bata cika karan bani ba. Kamar mai sand'a haka zahra ta nufi qofar bedroom d'in mashkhur tana zuwa ta tura ta shiga. Tsaf bedroom d'in yake kamar maca ce a ciki a gyara tass komai yake. Dama mashkhur bayasan qazanta ko waje a 6ace yake baza iya zama ba. Ga wani daddad'an qamshin turare da ya saba sawa a jikinsa yana tashi. Zahra ta tsani mashkhur a rayuwar ta, kuma duk wani abu da ya dangance shi bata so, amma tun tana 'yar shekara goma take qaunar turaran mashkhur d'in ta rasa sabida me take son qamshin turaran, zahra tana cikin wanan tunanin ta hangi kwalabar turaran mashkhur d'in a kan merro. Murmushi zahra tai a zuciyar ta tace hmm kamar kuwa kasan maganar ka nake. Da sauri zahra ta qarsa gaban merro d'in domin d'aukat turaran. Tana d'auka ta bud'e tare da d'aga shi tana karanta sunan sa. Turaran larabawa ne da larabci ma aka rubuta sunan, ajiyar zuciya zahra ta saki tare da fesa turaran a jikinta. Wani sanyi qamshi taji ya ratsa sassan jikinta gaba d'aya har kwakwalwarta takejin qashin turaran. Lumshe ido zahra tai tare da rungume turaran a qirjin ta. Zahra tafi minti goma a hakan bata motsaba, tama tafi wata duniya ta daban. Sama-sam zahra ta farajin motsi kamar ana shigo gidan, tunanin zahra ta tafiyi karfa taje yaya mashkhur ne ya dawo?. Zahra tana cikin wanan halin kamar daga sama taji ana qoqarin bud'e qofar bedroom d'in mashkhur. A gigice zahra ta saki kwalabar turaran ta fad'i qasa ji kake tasss. A dai-dai lokacin mashkhur ya bud'e Handel d'in qofar ya shigo. Da sauri mashkhur ya shigo bedroom d'in amma ganin zahra yasa shi yin turuss, wani kallon mamaki da alhajibi yake watsawa zahra.................... Kuyi haquri Yau banyi muku typing da yawa ba inada abunyi shiyasa, ayi hutun mako lpy, jumma'atul kareem. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240. Typing............ *page 57* A dai-dai lokacin mashkhur ya bud'e Handel d'in qofar ya shigo. Da sauri mashkhur ya shigo bedroom d'in amma ganin zahra yasa shi yin turuss, wani kallan mamaki da alhajibi yake watsawa zahra............ Kafin kace kwabo zahra jikinta ya hau tsima gumi ya fara keto mata. Ai kuwa karaf mashkhur idonsa ya sauka akan kwalabar turaransa da zahra ta fasa, cikin mamaki yace what?, ai zahra tanajin hakan ta qara gigicewa, mashkhur kuwa zuba mata wanan kwala-kwalan idon nasa yayi kamar maye yana mata kallo mai cike da fassara da yawa. Zahra tana ganin haka ta fara kuka a duniya ta tsani taga mashkhur yana mata irin wanan kallon yana kid'imata oder. Jinjina kai mashkhur yayi tare da nufar wajan gado, wasu ta kaddunsa ya kwasa tare da juyawa ya fice. Tabbb ai ba iya zahra ba koni amina bayero sai da abin nan ya ban mamaki, wai mashkhur zahra tayi mai babban laifi haka harta shigo mai bedroom kuma ta fasa mai turare, bai d'auki mata ki akan taba? Lalai wanan abun da ayar tambaya akai. Wata nannauyar ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da furta alhamdulilah, wani sanyi ne ya ratsata har zuciyar ta, tabbas yau ta kafa tariyi, wai tayiwa mashkhur laifi bai mata hukunciba, a karan banzama yake dukanta. futowa zahra tai ta d'auki abin shara da mofa ta koma cikin bedroom d'in mashkhur, sai da ta share kwalabar turaran tass, sanan ta goge wajan, wani mugun qamshi ne yake tashi a d'aki, sabida turaran da ya fashe, bama iya d'akin ba har ita kanta zahra qamshin turaran take. Daga haka ta fuce da fasasun kwalaben turaran tai shara dasu ta zubar. Daga haka bedroom d'in ta koma ta hau karatun qur'ani. Ba ita ta idar da karatunba sai qarfe d'aya da rabi, lokacin sallar azahar. Toilet ta shiga ta d'aure alwala sanan ta gabatar da sallar azahar. Daga haka ta wuce kicin ta d'ora abincin, pride rice ta dafa, dama ita take sha'awa ta had'a da ragowar dan kalinta na rana taci, bayan ta gama ci bedroom d'in ta koma tai kwanciyar ta bacci, duk jikinta qamshin turaran mashkhur yake, haka nan taji bacci mai dad'i ya kwasheta sabida qamshin turaran. Zahra ba ita ta tashi daga baccin ba sai da aka fara kiran sallar la'asar, tana tashi taji jikinta duk ya mutu ga qamshin turaran mashkhur data fasa ya ratsa ko wace kafa ta jikinta. Turaran bashi da qarfi sosai kawai dai sabida zahra ta fesa shi sosai ne ajinta kuma ta kwashe kwalaban da ya fashe da hanunta shi yasa qashin turaran ya zauna a jikinta, dama tiraran akwai zama a body. Jiki a mace zahra ta wuce toilet tai alwala, sanan ta dawo tai sallah tare da addu'o'i neman tsari da daga sharrin yaya mashkhur. Mashkhur bashi da hayani ya sam in yana gida bazaka gane ba shiyasa zahra ta kasa ganewa ya dawo gidan kokuwa? sai da ta leqa taga, tana ganin motar sa tasan ya dawo gida. Zahra kuwa batai gigin fita daga bedroom d'in taba, dan tasan yau tai masa lefi sosai. Sam zaman d'akin baya yiwa zahra dad'i, tana san fita amma ta kasa dole haka ta haquri ta zauna ita ka d'ai a bedroom kamar tai kuka kuma gashi batajin bacci barema tayi, ta rage ta kai ci........ Tofah zahra har wajan isha'i tana son fita sam ta kasa, data gaji ma sai ta tafi ventilation kawai ta tsaya tana ganin yanayin gari duk da kuwa sanyi da ake a gari. Tana cikin kalle-kalle ta hango mashkhur ya futo ya shiga part d'in ahmad, wata ajiyar zuciya ta sauke, sanan tai sauri ta koma d'aki ta zuge glass d'in ventilation d'in sanan ta fuce daga bedroom d'in. Kicin ta nufa, ragowar abincinta ta zubo domin taci, tana zubowa ta wuce bedroom d'in ta, ta fara ci. Tana gama ci ta fuce a hanzarce domin mayar da plate d'in kincin ta dawo ta kwanta da wuri tinda yaya ahmad yace gobe zai kai ta makaranta. A hanzarce zahra ta shiga kicin d'in, har zata futo taga ya kamata ta wanke plate d'in da taci abincin tinda shi ka d'ai ne a wajan, dan haka ba 6ata lokaci ta wanke, sanan ta futo domin tafiya bedroom d'in ta. Zahra Tana futowa ta daga kicin d'in mashkhur yana shigowa cikin gidan, zahra ji tai gabanta ya fad'i rasss, amma duk da hakan ta dake ta cigaba da tafiyar ta. Mashkhur kuwa Tsayawa yayi daga gefe, ya kama ugu yana kalon zahra cikin mamaki a zuciyar sa yace au tama manta da laifin da ta aikata kenan?. Har zahra ta kai rabin falon taji mashkhur yace KEE, zahra ji tai kamar karta tsaya ta cigaba da tafiya tunda ba sunanta kee ba amma tasan, tabbas ta cigaba da tafiya yau sai jikinta ya gaya mata dan haka tsayawa tai cak bata jiyoba. Tabb lali kice ke iskancin naki ma ya karu koh? Mashkhur ya fad'a hakan cikin mamaki, juyowa zahra tai tare da sunkuyar da kai tana cewa kayi haquri. No bayanzu ba tukunda dai tun da wuri kin karaya haka? Ai da kin bari mun qarasa wasan, ya gama fad'a yana jifanta da harara mai ciki da zaki gane. Zahra kuwa shiru tai dan bataji dad'in kalmar iskanci da mashkhur ya daganta ta da itaba, amma ba yarda ta iya bazata iya ramawa ba, bama mashkhur ba ko wani sa'an tane ya gaya mata haka ba laillai ta mayar mai da martani ba sabida ita ba mai san hayaniya bace. Gani tai mashkhur ya faravtunkaro inda take, nan da nan gabanta ya ciga da fad'uwa amma ta dake, ta tsaya qam a wajan. Da mamakin zahra gani tai ya wuceta ya barta a tsaye a wajan, zahra harta tafi tinanin sai ji tai yace in kin yi niya zaki iya biyoni bedroom d'in. Zahra kuwa ba 6ata lokaci ta bi bayan mashkhur d'in dan tasan baqar magana ya gaya mata yanzu in bata bishi ba sai jikinta ya gaya mata. Tana zuwa qofar bedroom d'in kawai taji ta kasa shiga sai a lokacin ma ta tina ba mayafi a jikinta dan haka juyawa tai domin komawa bedroom d'inta ta d'auko mayafin ta. Tana zuwa ba 6ata lokaci ta d'auki mayafinta ta yafa sanan ta nufi bedroom d'in mashkhur d'in. Lokacin data shiga a tsaye ta ganshi a bakin merro yana waya. Duk bedroom D'in ya karad'e da qamshin turare, ga sanyin a. c sai tashi yake duk da kuwa ana sanyi a garin a zuciya zahra tace oh shi ko sanyima bayaji. Yamutsa fuska zahra taga mashkhur yayi yana cewa okay zee see you tomorrow, cikin qosawa yake maganar daga haka ya yanke wayar, jinjina kai zahra tai a zuciyar ta tace hmm ashe da wanan karuwar zee d'in yake waya. Daga haka mashkhur zama yayi akan kujerar merro d'in yana kallon fuskarsa kamar wata mace. Kamar ma bai san da zuwan zahra ba, sunfi 10 minti a hakan mashkhur yana bakin merro yana kallon fuskar ta ko kwakwaran motsi baya yi ita kuma zahra ta tsaye. Azahirin gaskiya mashkhur ba kallon fuskar ta yake ba kawai duniyar tinanini ya tafiyi kuma duk akan zee ne. Tinani yake wai sabida mai zee take maqale mai haka? Kuma sabida mai take neman sai sun kasance a tare? Sam ya kasa ganewa zee tana mace amma tana kawo mai tallan kanta?. Muryar zahra ce ta katse mashkhur daga dogwan tinanin daya tafi. Cikin rarauniyar murya yaji tace yaya mashkhur gani, ta mudubin ya zuba mata wata uwar harara, sunkuyar da kai qasa zahra tai. Muryar mashkhur zahra taji yana cewa ohoo lali har cemin kike kinzo ko? Shiru zahra tayi ba amsa, tasowa mashkhur yayi tare da qarasowa inda zahra take tsaye. Gab da ita ya matso ya tsaya, amma ba ita yake kalloba wani gefe na daban yake kallo. Uban waye yace ki shigomin d'akina ya qarasa maganar yana zuba mata kwala-kwalan idanuwan nan nasa masu kid'ima zahra. Jikin zahra rawa ya farayi tama kasa cewa komai, kee karki sake bari na tambaye ki uban mene ya shigo da ke bedroom d'in na. Zahra kuwa tana jin haka murya na rawa tace tsau-tsayi, saura qiris mashkhur ya tuntsire da dariya, sabida amsar da zahra ta bashi, amma ya danne dariya ya tsare gida ya sake zaro mata mayyun idanun nan nasa yace ke kishiga hankali haka ake tsautsayi ko sai na fara ball dake ne zaki yimin bayani. Allah sarki zahra nan da nan ta sake rud'ewa bata iya qarya ba amma ayau dole ta kwakulo domin tsiratar da kanta daga sharrin mashkhur. Murya na rawa zahra tace dama zuwa nai na gyara bedroom d'in, wani mugun kallo mashkhur ya watasawa zahra tare da cewa okay nina ce miki ki gyara min?. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa, toh dama kika shigo bedroom d'in uban waye yace ki ta6amin turare na? Girgiza kai zahra tayi tare da cewa bakowa kawai tsau-tsauyi ne da qaddara. Wlh kika qara cemin stau-tsayi sa na zubar miki da haqora, haka ake stau-tsayi kawai kice mugunta ce tasa kika fasa. Shiru zahra tayi idonta ya ciko da kwalla tab, wani tsakin baqin ciki mashkhur yaja wani irin haushi take bashi duk abinda tai haushinta yake ji. Kee!!! mashkhur ya furta da sauri ta d'ago tare da cewa na am. Tana ganin idon mashkhur tasan ba sassauci, dan sai wani lumshewa suke lumshewar mugunta, zaro mata idon yayi tare da cewa au had'a ido zaki dani koh? Da sauri zahra ta janye idon ta daga nasa shi bai masa tsoran wanan idanuwan nasa take ba. Tun d'azu na kasa zama a bedroom d'in nan sabida mugunta irin taki kin fasamin tirare qamshi ya ishe ni to wlh na baki 10 minti duk yarda zaki kiyi bedroom room d'ina ya daina qamshi turaren nan ya dai na in ba haka ba hmmmm, yana qarasa fad'in hakan yayi wucewarsa ya barta a tsaye. Zahra bata tsayawa wata-wata ba tai sauri bin bayansa domin d'auko abin mofin. Ruwa zahra ta zuba da omo da hyppo sauri air freshener na moffin ta fara mofe wajan data fasa turaran, sai da zahra ta mofe wajan nan sau biyar ga sanyi a c bedroom d'in mashkhur yana damunta. Dan har glass d'in ventilation ta bud'e duk sabida qamshin ya fita. Zahra fa ta goge wajan nan yafi sau goma dan waja ma har ya fara dena qashin turaran. Data gaji da gogewa rofomai glass d'in ventilation d'in tai sanan ta fita da ruwan moffin din ta zubar. Yana kan kuje yana chatting d'in shi hankali kwance. Kamar wata munafuka haka zahra ta ra6e daga gefe ta tsuguna tare da cewa yaya mashkhur na gama. Shi kuwa mashkhur ko kallo bata isheshiba duk da kuwa yanajin abinda take cewa. Can kuma yace banace karki qara kiran sunana ba? yanzu karo na biyu kenan kina fad'a bayan na hanaki to kika kuskura kika qara kiran sunana sai kin gane baki da wayo. Tashi muje naga wana iskanci kika aikata min a bedroom, ba musu zahra ta miqe mashkhur ne yayi gaba ita kuma ta bishi a baya. Suna shiga bedroom d'in mashkhur ya yamutsa fuska tare da cewa okay kawai kicemin ba gyara kikayi ba ba 6arna kika sake yi. Nan da nan zahra ta fara zaro ido, wata harara mashkhur ya watsa mata tare da cewa, ina kwalbar tiraran da kika fasa?, murya na rawa zahra tace tana dustbin, Uban waye yace ki zubar min da kwalabar? Murya na rawa zahra ta sake cewa bakowa! okay ke kika sa kanki kenan? To na baki nan da minti uku kije ki tattaro kan kwalabar da kika zubar ko 6antare d'aya karki bari. Yana gama fad'in hakan ya juya ya fuce ya koma falo, what's yanzu yaya mashkhur shara yakeso naje na kwaso kwalaban nan? Haba zahra tsira da mutunci yafi tsira da kud'i kawai ki rabu da shi kije kiyi abinda yasaki , kinga dai zai iya dukanki!! duk zuciyar zahra, ce take gaya mata hakan. Haka zahra ta kwashi qafa ta fuce fallo, tana ganin mashkhur a zaune a kujera haka ta wuce dustbin d'in falon ta fara tsuntu kwalaban duk da kuwa ba lailai ne ta iya had'a su yanda suke ba. Zahra sai da tai wajan minti biyar tana tsunto kwalaban nan kafin ta gama tsinto su tass. Hanunta cike da kwalabe ta nufi inda yake zauna akan sofa, tsugunawa tai a gabansa tace gashinan, d'ago kansa yayi ya galla mata harara tare da cewa au ni zaki bawa kenan?, girgiza kai zahra tai tare da cewa I'm sorry, shan kunu mashkhur yayi tare da cewa sorry for what? Murya a sahaqe zahra tace sorry for you!! Jinjinakai mashkhur yayi tare da cewa sorry for your self. Shiru zahra tai bata sake cewa komai ba. Abinda nake so kiyi da kwalaban nan inaso ki mayar da kowacce in da take kamar ba'a fasaba, mashkhur ya qarasa magana yana mayar da hankalinsa kan wayar sa cikin yanayi na ko in kula. Zahra tanajin hakan gabanta ya fad'i inma banda muguntar yaya mashkhur taya zata iya gyara kwalabar turarran nan?. Nan da nan zahra ta fara kuka, tana cewa dan Allah kayi haquri wallahi ni bazan iya mayarwa ba, shiru mashkhur yayi bai bata amsa ba. Sun d'auki 20 minit a haka ita zahra tana kuka mashkhur kuma yana danna wayar sa. Zahra ta gaji da kukan dan haka shiru tai tana sauke ajiyar zuciya, tana d'agowa mashkhur ya dago suka had'a ido dashi. Wata uwar harara ya banka mata tare da kawar da kai gefe. Pls yaya forgive me, zahra ta fad'a tare da had'a hanunta waje d'aya. Nan ma mashkhur bai ce mata komai ba, zahra kuwa qara cewa tai wlh bazan iya gyara kwalabar nan ba banma san yanda zan gyara taba. Mamaki ne ya kama mashkhur yadda yaji zahra tana tai mai magiya alhali yasan bata cika magana sosai ba musamman ma in suna waje d'aya. Murya zahra ce ta sake katseshi! dan Allah ka yafemin wallahi bansan yarda zan gyara ba. Wata uwar tsawa mashkhur ya dakawa zahra wanda sai da ta gigitata tasa tayi shiru. Kee dallah rufemin baki, kin isheni uban waye yace ki fasa kinsan bazaki iya gyarawa ba?, wlh kika qarayimin magana sai na 6alla qafafuwanki na faffasa miki baki, duk abinda nasaki kawai kiyi that is all. Zahra kuwa duk jikinta ya farayi mata rawa sam batasan fad'a ko hayaniya, bare tsawa! Stawarma ta mashkhur dodonta. Cikin 6acin rai mashkhur yace okay bazaki iya ba ko? Yanzu zan saki abinda zaki iya kuwa. (Go and take plate for me) wato jeki ki d'aukkomin plate, jiki na sassarfa zahra ta wuce kicin dan ai wata da abinda mashkhur yace. Ba 6ata lokaci zahra ta futo hanunta d'auke da plate, tun kafin ta qaraso ta stinkayi mryar mashkhur yanace wa!! maza ki sauka qasa, ki tafi parking space ki kwaso qananin duwatsun da suke wajan ki ciko plate d'in, in kuma kika d'ebo kad'an sai jikinji ya gaya miki, in kika dawo ki sameni a bedroom d'in na, yana gama fad'in haka yayi wucewarsa bedroom d'in sa. Mamaki ne ya kama zahra, to mai yaya mashkhur zai yi da duwatsun? Hmm karfa naje wata muguntar zai min dasu? Zahra ta watsawa kanta tambayar. Amma ba amsa, d'aga kai tai ta kalli agogon falon, misalin qarfe goma da rabi na dare kenan, jinjina kai tai tare da kama hanyar fucewa. Zahra tana sauka daga benan bata nufi ko inaba sai parking space d'in gidan, ba 6ata lokaci ta fara kwasar qananin duwatsun nan qananune sosai kamar tsakuwa haka duwatsun suke. Sai da zahra ta cika plate din tabb da tsakuyoyin sanan ta kama hanyar komawa............. Shine mai mashkhur zai yi da da qaanin duwatsun nan?............. Kuna ganin wani amfani zai yi da su na daban?..... Ko kuma kuna tinanin zahra zai hukunta da su?....... Sai ku biyoni a next page dan jin yarda zata kaya. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240. Typing............ *page 58* tana sauka daga benan bata nufi ko inaba sai parking space d'in gidan, ba 6ata lokaci ta fara kwasar qananin duwatsun nan qananune sosai kamar tsakuwa haka duwatsun suke. Sai da zahra ta cika plate din tabb da tsakuyoyin sanan ta kama hanyar komawa............. Zahra tana shiga fallon bata tsaya ko inba sai bedroom d'in mashkhur, baki d'auke da sallama. Ciki-ciki mashkhur ya amsa sallamar dan ko ita kanta zahra ma batasan ya amsa ba. Yana zaune akan gado yana danna laptop d'in shi, kamar ma bai san ta shigo ba. Haka zahra ta qarasa jiki a sanyaye, ta tsuguna a bakin gadon tare da cewa gashi nan!. Muryar mashkhur ce ta karad'e kunan zahra yana cewa!! kee ni sa'anki ne da zaki cemin gashi ni sa'anki ne? Murya a raunane zahra tace kayi haquri. Tsaki mashkhur yaja tare da cewa! Jeki ki kai abinda kika d'ebo falo, falonma can farko, in kika kai ki dawo in zaki dawo ki d'auko wani plate d'in. Ba 6ata lokaci zahra ta miqe da sauri dan ai wata da abinda mashkhur yace. Tana isa fallon ta tafi can farkwan fallon ta ajiye qananun duwatsun, sanan ta shiga kicin ta d'auko plate, tana d'auka ba 6ata lokaci ta koma bedroom room d'in mashkhur. Inda zahra ta tashi nan ta koma ta sake tsugunawa, mashkhur kuwa sai danne-danne yake a laptop. Yaya na dawo! Harara mashkhur ya watso mata tare da cewa!! Tambayar ki nai? Shiru zahra tai ta sunkiyar da kai bata ce komai ba. Shima mayar da kasa yayi kan laptop d'in shi, ya cigaba da danne-danne, after 3 minutes ya d'ago mashkhur yace jeki ki ajiye plate d'in akan table d'in can, duk da mashkhur bai yaga mata wana table ba tasan table d'in da yake nufi, dan haka jiki na rawa zahra taje ta ajiye. Tun kafin ta qaraso mashkhur yace kije ki ringa d'ebomin duwatsun 1 by 1, kina kawosu cikin plate d'in, har sai kin kwaso 1k, wato dubu d'aya. in kuma kika sake kika d'ego sama da d'ai d'ai, sai jikinki ya gaya miki. Kuma duk abinda kike ina kallanki ta laptop d'in na, karki sake ki dawo da plate d'in qofar bedroom d'in nan, kuma ba hutu, kika tsaya ko sau d'aya ne sai na karya miki qafa. Mashkhur yana gama fad'in haka ya mai da hankalinsa kan laptop d'in shi. Zahra kuwa hankalinta ya tashi da jin punishment d'in da mashkhur ya bata dan hakama kasa motawa tai nan da nan hawaye suka fara gangaro mata. Muryar mashkhur zahra taji yana cewa au baza ki jeba? To duwatsu 2k zaki tsunto kuma kika sake kikayimin musu ko kika qara 1 second, sai na qara miki yawan duwatsun. Zahra tanajin haka ta kama hanyar fita, da sauri tabar bedroom d'in. Zahra tana fita bata tsayaba sabida tasan akwai CCTV camera, mashkhur yana kallanta, ta laptop d'in na shi. Ta qarasawa wajan duwatsun ta stuguna domin ta fara tsinta kamar yarda mashkhur yasata. Zahra tana kai hannu cikin tsakoyoyin suka fara maqale mata da yake hanunta da danshin hawayanta, haka ta karkad'e ta goge hanunta sanan ta d'auki guda d'aya ta kama hanyar bedroom d'in mashkhur. Tana shiga ta nufi table d'in da ta ajiye a another plate d'in. Haka dai zahra tai ta jigilar kwasar duwatsun nan 1 by 1 tana kai su bedroom d'in mashkhur, shikuma mashkhur d'in yana kwance abinsa yana chatting. Zahra fa dawasa-dawasa harta tara duwatsunan talatin, kenan ta fita falo sau talatin. Tofa tun zahra tana na marmar har abin ya zame mata baqar wahala sabida tafiyama da kyar takeyi. Mashkhur kuwa yana miqe akan bed sabida mugunta irin ta mashkhur ko kwakwaran qifta ido bayayi barema bacci ya kwashe shi. Zahra fa ta gaza tsintar dutsan nan dan da kyarma take tafiya ga cinyoyinta duk sun sage, tun tana hawaye ma harta dai na. Amma duk da hakan bata dai na stintar duwatsun ba, kawai dai daurewa takeyi. Zahra da taga tana qoqarin kashe kanta zaman dirshan tayi a falo ta saki wani kuka mai sauti. 6anran mashkhur kuwa yana kallantan zahra ta CCTV camera yana ganin yarda ta baje a qasa ya saki wata muguwar dariya mara sauti, wani farin ciki yaji zuciyarsa ta yimai, dan ko ba komai yasan zahra taji a jikinta, dama shi babban burunsa ya azaftar da ita. Daga haka miqewa yayi ya kullo bedroom d'in shi, tare da shigewa toilet domin yin wanka bacci. 6anran zahra kuwa ta d'au minti goma a zaune tana kuka can kuma taga gwara taje ta cigaba da aikinta in ma mutuwa za tai ta huta da azabar yaya mashkhur. Haka ta tashi jiki na 6ari ta d'auki dutse d'aya ta nufi hanyar bedroom d'in mashkhur, da mamakin ta sai taga qofar a rufe tana murd'awa taga ansa mata key, a zuciyarta ta furta alhamdulilah, ba 6ata lokaci ta 6ace daga wajan ta wuce bedroom d'in ta. Tana shiga ta qarawa qofar bedroom d'in ta key, sanan ta d'aga kai ta zubawa agogan bangon d'aki ido dan ganin qarfe nawa?. A lokacin har d'ayan dare tayi, jinjina kai zahra tai a zuciyarta tana mamkin yarda yaya mashkhur baya nuna mata imani gaba ko kadan. Zahra taso tai wanka amma ina bazata iya ba sabida qafafuwanta duk rawa suke, duk sun sage sunyi sanyi tafiyama da kyar take. Haka ta haye kan bed ko magungunanta, bata tsaya sha ba ta shige cikin bargo, addu'o'in bacci ta farayi tana gamawa ta shafe jikinta, sanan ta Lumshe ido ta, ba'a dad'e ba bacci yayi awa gaba da ita............... Kiran sallar asubar farine ya tashi zahra daga nanauyan bacci da takeyi, jikin ta duk ya mutu, haka dai ta daure ta shiga toilet tai wanka sanan ta d'auro alwala ta futo, tana futowa ta zira doguwar riga da hijab sanan ta fara gabatat da sallarta. Tana idarwa ta fara azkhar d'inta na safe, bayan ta gama azkhar d'in karatun qur'ani ta farayi. Sai da zahra ta karanta baqara izu d'aya sanan ta rufe Quran d'in, a lokacin ma har shida na safiya yayi, zahra tana so ta shiga kicin domin samarwa kanta abinda zataci, sabida yaya ahmad zai zo kai ta school. Tinani ta farayi yaza tai? Can kuma tai ta maza ta miqe, qafafuwanta duk sun sage da kyarma take takawa, haka ta bud'e key d'in qofar tai fucewarta. Zahra Tana fita bata tsaya ko inaba sai kicin, ruwan zafin shayi kawai ta dafa, daga haka ta d'auki confilask guda biyu da biscuit guda biyu sai madara, tana d'iba ta zuba a babban plate tai fucewar ta. Tana fita bata tsaya a ko inaba sai a bedroom d'in ta, tana shiga ta ajiye plate d'in, ta hau shirin makaranta. skirt ne baqi da kad'an ya wuce guiwa, sai riga 'yar kici fara mai dogwan hannu, sai kuma soot. Sai farin hijab wanda ko ugu bai qarasa ba da yake makarantar musulmai dady ya sata, shiyasa ma akesa hijab duk da kuwa hijab d'in ba babba bane. Zahra ta gama shiryawa amma batasa hijab da safa ba sabida breakfast d'in da zatai. Zama zahra tai ta fara breakfast, da kyar zahra take tura abincin nan ji take duk duniyar ta dai nayi mata dad'i, kawai ita burunta ta ganta a gida Nigeria, sam batajin dad'in zaman ta a gidan nan, ga kuma muguntar da yaya mashkhur yake mata sam baya tausaya mata ya mayar da ita kamar wata jaka. Wasu zafafan hawayene suka saukowa zahra, tabbas tasan sai yarda ALLAH yayi da ita a hanun yaya mashkhur, dan har wani tausayawa kanta take, wani lokacin. Haka zahra tai ta tunani kala-kala sam ji tai tama qoshi batajin yunwa dan haka kawar da abin tai gefe ta wuce toilet ta wanke fuskar ta, sanan ta dawo bedroom d'in. Safa da takalmi tasa, sanan ta d'auki ribbon d'inta tai parking d'in gashin nata,, acan qasa tai parking d'in kan nata da yake tana da gashi sosai har gadan baya dan in tace a sama zatai parking d'in tofa bayan hajab d'in zai d'an gale mata sosai gashi hijab d'in bashi da wani tsayi. Zahra ta shirya tsaf cikin uniform d'in ta na school, gaskiya tsayawa gayawa mai karatun littafin ADALILINTA tsaruwar kyan da zahra tai sai mu gama page d''in nan ban gama yi muku bayani ba. Sabida zahra tayi kayau sosai kamar wata student d'in indiya, ai Allah ya zuba hallita anan. Zahra gani tai idanuwanta sunyi fayau sabida kukun da tai, dan haka bud'e drowar merro tai ta d'auko kwalli tasa a idonta, kwallin kuwa ba qaramin qara mata kyau da haske yayi ba, dama gashi tayi kuka fuskarta har wani ja take. Zahra tana san fita falo ta zauna domin jiran yaya ahmad amma tana tsoran had'uwar ta da mashkhur. Can kuma wata shawara ta fad'o mata, da sauri zahra ta d'auki bag d'in ta, jakar ta ratayawace ba komai a ciki da yake sai taje school d'in za'a bata litatafan. A hanzarce ta fuce daga bedroom d'in ta. Lokacin data fita taci sa'a har time d'in mashkhur bai futo ba, dan haka a hanzarce ta nufi qofar fita daga fallon. Tana zuwa ta bud'e qofar, sanan tai fucewar ta, batai qasa a guiwa ba ta sauka daga kan step d'in benan, sai da tazo na qarshe sanan ta zauna domin jiran futowar yaya ahmad. Tafi 10 mints tana jiran yaya ahmad amma bai futoba, hakan ne yasa ta kifa kanta akan guiwar ta sanan ta tafi duniyar tunani. Zahra tana cikin tunanin nan Ahmad ya futo daga part d'in shi, zai hau kan step d'in benan kenan yaga zahra a zaune ta kifa kanta kamar wata mai kuka. Shiru Ahmad yayi yana kallanta,, Ahmad yafi 5 minit a tsaye akan zahra yana jira ta d'ago amma inna bata d'ago ba. A cikin zuciyar sa yace anya lpy kuwa? Qanwata!! Qanwata!! Qanwata!! Sai a kira na uku sanan zahra ta firgita ta d'ago, daga kifa kanta da tai. Tana ganin mai kiranta ta saki fuskarta tare da cewa yaya ahmad good morning, morning my sister, kin tashi lafiya? Murya a sanyaye zahra tace lafiya qala yaya ahmad. Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa, qanwata mai ya hanaki bacci, naga kin futo waje kina bacci?. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa nayi bacci mana mai ka gani? Naga kin futo da sanyi safiya kin zsuna a kan step kina bacci. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa ba bacci nake ba kawai dai ina jiran kane. Gaskiya qanwata ki dena tinanin kina qarama kina tinani? Sunkuyar da kanta qasa zahra tai, batare da cewa komai ba. Ahmad kuwa ci gaa da magana yayi da cewa kinga ke qaramace soosai bai kamata kina qarama ki ringa tinani barkatai ba karfa ki d'orawa kanki wani ciwan kina qarama, komai yayi zafi maganinsa ALLAH. Murya a raunane zahra tace in sha ALLAH yaya ahmad zanyi qoqarin kiyaye hakan, yauwa qanwata haka akeso, pls ki dena tunanin kamar haka? Tom shikenan yaya ahmad na dena. Kawarda maganar Ahmad yayi da cewa tom taso mu tafi koh? Ba musu zahra ta miqe, suka fara tafiya. Harga Allah zahra ta yiwa Ahmad kyau sosai kuma ta birgeshi sabida uniform d'in sunyi mata kyau sosai, amma sam ba nuna mata hakan ba yana mata kallo d'aya ma ya d'auke kansa daga gareta sabida yasan ita matar aure ce, kuma a'addini haramun ne ya cigaba da kallonta. Suna isah wajan motar Ahmad ya bud'ewa zahra qofar mota ta gaba ta shiga,, sanan shima ya zagaya gefe ya shiga motar ya tayar, suka fuce daga gidan. Tunda suka fara tafiya ba wanda ya cewa kowa komai kawai dai tafiya suke. Can zahra ta d'ago ta kalli ahmad, amma sai taga sam baya cikin tunaninsa ya tafi wata duniyar tunanin ta daban, da yake an tsayar da danja. Murrya a sanyaye zahra tace yaya ahmad!! yaya ahmad!! Da sauri yadawo daga cikin tunanin daya tafi tare da juyowa ya kalli zahra. Yana kallata ya kawar da kansa tare da cigaba da tuqi yana cewa qanwata lafiya? Itama zahra kawar da kai tai tare da cewa yanzufa kafin mu futo ka gayamin cewa ba'a so mutum ya ringa yawan tunani amma shine kai yanzu kakeyi?. Ajiyar zuciya Ahmad yayi tare da cewa hmm wlh qanwata wani abune yake damuna shiyasa kikaga na tafi tinanin kullum bana iya isashan bacci da abinnan nake kwana a zuciyata. Allah sarki yaya ahmad ALLAH ya yayema abinda yake damunka amma kai ma kasan ai yawan tinanin baya kawo mafita koh?. Ehh qanwata hakane in sha ALLAH zan dena, kuma watarana zan gaya miki koma menene, murmushi zahra tai tare da cewa to yaya abdul Allah ya kaimu kaimu lokacin, murya a raunane Ahmad yace ameen ya Allah. Daga haka ba wanda ya sake cewa komai har suka isa makarantar. Ai suna isa makarantar zahra ta saki baki tana kallan ikwan ALLAH. Makarantace ta had'u ta ko ina ta tsaru ta qeru, abinka da makarantar turawa, turawan ma 'yan rasha. Sukana shiga ciki tun kafin su futu daga motar zahra ta fara ganin studen d'in tutawa kala-kala, wasu da guntun hijab irin nata wasu kuma ba hijab d'in mah gaba d'aya a jikin su. Student d'in Farare ne tasss masu blue eyes, haka Ahmad da zahra suka fita, nan. Mah suna fita zahra ta saki baki sabida yarda take ganin yaran kamar ba a gaske take ganun suba, ji take kamar a tv take ganinsu. Nan da nan hankali ya dawo kan zahra da ahmad kallansu ake sosai musamman ma Ahmad da yake bashi da hasken fata sosai, amma kyakyawa ne na ajin farko kana ganinsa gaya cikakyan d'in Nigeria kuma kyakyawa. Haka Ahmad da zahra suka ringa ratse student har suka wuce office. Ahmad yana kai zahra office akace sai na mata interview, Ahmad kuwa bai jira ba da yake yau suna da lectures, sallama yayiwa zahra yace mata zuwa qarfe biyu zai dawo ya d'auke ta, daga haka yayi tafiyarsa. Ahmad yana fita zahra tai jugum abinta, sam ta kasa sakewa ga teacher duk tura mata ido sai wani faman kallanta suke, itama zahra d'ai-d'ai take bunsu da idanuwanta. Can kuma wata baturiya tazo ta zauna a kusa da zahra domin yi mata interview. Ba wasu abubuwa masu wahala aka tambayeta ba, kuma duk abinda aka tambayeta tana iya bada amsa duk da ba wani sosai take gane turancin nasuba, dan ma tana yawan kallan tashar MBC 2️⃣ ne shiyasa take gane wani turanci da yake kusan irin turanci d'aya suke a america. Bayan an gama yi mata interview tambayar ta sunanta matar tai. Lokacin da zahra ta fad'i sunanta duk teachers d'in gurin murmushi sukayi kowa yana qoqarin fad'ar sunan duk da kuwa ba iyawa sukayi ba. Fatima zahra suke qoqar fad'a wasun sun fad'a dai-dai wasu kuma akasin haka. Sai da suka tsare zahra da tambayoyi iri ri, kowa cewa yake ita 'yar Nigeria ce? Koma wana yare takeji a Nigeria harda masu cewa sai ta yimu hausa. Haka dai tai zahra ta ringa bin teacher d'in nata tana amsa musu duk tambayar da sukayi mata......... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240 Typing............ *pqge 59* Sai da suka tsare zahra da tambayoyi iri ri, kowa cewa yake ita 'yar Nigeria ce? Koma wana yare takeji a Nigeria harda masu cewa sai ta yimu hausa. Haka dai tai zahra ta ringa bin teacher d'in nata tana amsa musu duk tambayar da sukayi mata......... Bayan sun gama yiwa zahra tambayoyi direct ss 2 suka kai ta. Har sit d'in zamanta teacher d'in ta raka zahra, a sit d'in farko ta zaunar da ita sanan ta gabatarwa da 'yan class zahra, da sunanta, sanan tace su ringa kiranta da zahra dan sunan yafi musu sauqin fad'a, daga haka ta koma office. Zo kaga yarda 'yan class suke kallan zahra kamar su cunyeta. Ma dai-dai cin class ne student d'in ajin duk mata ne, kuma basufi su ashirin ba, ga A. C da fanka sai hurowa take duk 'yan ajin kowa da laptop d'in sa a kan dsk d'in shi. Cikin lala6awa uncle d'in su yake teacher d'in su, ba hantara ba duka bare zagi, suma d'aliban ba laifi suna mayar da hankalinsu kan karatu sam basa yawan surutu a ajiki in dai uncle ko aunty tana nan. Kai ranar zahra taga yarda ake teacher ba irin Nigeria ba, duk da kuwa itama zahra babban makaranta suke a Nigeria amma sam bata kai tsaruwar wanan ba. After 30 mints sai an kawowa kowana dalibi abin da zai ci, irin suke cake, biscuit, spring roll ki, pizza, juice da dai sauran sun. Lokacin da akan fita break kuwa student d'in school har d'in har layi suke wajan kallan zahra, zahra kuwa a zuciyarta tace ai ba nice abin kallo ba kune abin kallo. 😂 haka dai sukai ta kallon zahra wasu daga cikin 'yan class d'in su zahra kuwa sai maqale mata suke, wasu kuwa ko kallo bata ishe suba, dama kunsan su tura suna da kishi kuma basaso ace wani ya fiso ko kuma su ringa zubar da mutunci, su. Ranar fa zahra taga gift sosai daga wajan 'yan class d'in su, irin su coculet da alawowyi da dai sauran su. Sam zahra bamai san surutu bace da mutane amma haka ta ringa daurewa, tana kulasu, duk dan karsuce tayi musu rashin mutuncin. Lokacin da aka tashi daga school yaya ahmad bai zoba, haka class meant d'in zahra har office suka rakata. Wasu kuwa in iyayansu sukazo d'aukar su har kawosu suke wajan zahra wai sai sunzo sunga 'yar Nigeria. Kai a ranar zahra tayi farin jini ba laifi, nikuwa amina bayero nace inama nice. 😂🙈 Yaya ahmad bashi yazo d'aukar zahra ba har sai wajan qarfe uku na rana yazo ya d'auki ta, Haka yay ta bata haquri a hanya yana cewa fasu futo lectures da wuri bane shi yasa, har sai da ya tsaya ya siya mata abinci a reswerrens. Suna isa gida zahra ta wuce sama Ahmad kuwa ya wuce part d'in shi, lokacin da zahra ta bud'e qofar fallon a garqame ta jita zuciya na bugun uku-uku zahra ta fara biga qofar a hankula, bama taso ta danna qararawar sabida kar tayiwa mashkhur laifi. Tafi 10 minti a tsaye tana bugun, ba'a bud'e mata, ba, sai can taji ana qoqarin bud'e qofar, da sauri zahra taja baya, domin kar yaya mashkhur ya kai mata mari. Amma da mamakin zahra sai taga zee ce ta bud'e mata. Tana sanye da riga pink mai kamar singlet, sai wani mini skirt shima pink wanda ko guiwar ta bai gama qarasawaba, kan nan nata yasha gyara sai kyalli yake gashinta a baje har gadan bayanta, ga uban farace data tara a hanunta zaqo-zaqo yashan kala pick. Zahra kuwa batace komai ba ta ra6e ta shige ta gefan zee d'in, tana shiga bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in ta. Ajiye ledar abincin tai da jakarta wanda class meant d'in ta suka ciko mata ita tab da kayan zaqi, da sauri ta wuce toilet tai alwala, sanan ta zura hijab d'in ta har qas ta shinfid'a dadduma ta fara gabatar da sallar la'asar bayan ta idar tayi addu'o'i ta., ledar takeaway d'in abincin da yaya ahmad ya suyo mata ta janyo, sabida wata baqar yunwa takeji. Pride rice ce wanda taji had'in salat, carbage, bama, carrot, green biens, da meal d'in gwangwani, sai dankalin turawa a kai, d'ayan takeaway d'in kuwa ckching papper ne a ciki, sunsha had'a ba wai, d'a yar ledar kuwa lemukane masu sanyi, d'ayar ledar abincin ma zahra bata samu damar bud'ewa ba, sabida wanda ta bud'e ma sun mata yawa ba iya cinyewa zatai ba. Sai da zahra taci abincin ta qoshin sosai sanan ta rufe ragowar ta mayar kan table ta ajiye, tana qoqarin cire uniform tai wanka taji ana knocking d'in qofar ta. Da sauri zahra ta shiga toilet ta wanke hanunta sanan ta futo, ta nufi hanyar qofar bedroom d'in. Tana bud'ewa taga zee tsaye, hannu riqe da ugu, zee tana ganin zahra ta fara binta da wani irin kallo wanda ita kanta zahra batasan wana irin kallo bane. Zee tafi minti biyar tana qarewa zahra kallo tin daga kan lips d'in ta ta dawo kallan Breast d'in zahra, sanan ta zubawa hips d'inta ido, sam zee ta kasa cire ido daga kallon ugun zahra. Zahra kuwa mamaki ne ya kamata ganin irin yadda zee ta shagala da kallonta, kamar taga wata sabuwar halittar, dan da namijine yakewa mace irin kallon da zee takewa zahra da haka za'a cemai d'an iskane so yake ya lalata ta. Murya zahra ce ta dawo da zee daga duniyar kallanta data tafi? Cikin yaran English zahra tace aunty zee lpy?. Da sauri zee tai firgigid ta kalli zahra cikin sarqewar murya tace noo ba komai kawai dai inaso ki futo ki dafamin abinci ne, yunwa nake ji. Okay aunty bari na cire kaya makaranta nai wanka. Nan da nan zee ta had'e rai tace aa ni yanzu zaki futo ki dafamin kina house girl wato 'yar aiki, kina wani iyayi, to ba wani wanka da zakiyi a haka zaki dafamin abinci. Tom zahra kawai tace, sanan ta koma ta d'auki mayafinta ta rufe jikinta, haka zee ta tusata a gaba har qofar kicin, sanan tace ta dafa mata coffee da cake. Zahra ba musu ta shiga ta fara dafawa zee abinda tace, kwa6a cake d'in ta farayi, bayan ta kwa6a ta dora coffee, tana zauke coffee d'in ta zuba kwa6in cake d'in a oven sai da ta saita hutar oven d'in sanan ta rufe. Har zahra taza futo taji muryar mashkhur, yana cewa sorry my zee abu mai mahimmanci nake a Ciki shiyasa kikaga na dad'e. Cikin shagwa6a zee tace ai honey sai da nace zan tayaka kace aa, wai sabida mai bakaso mu ringa kasancewa tare ne?. Shiru mashkhur yayi bai bata amsa ba. Can kuma zee ta sake cewa honey ya kamata fa ka bani tariyinka? Gigiza kai mashkhur yayi tare da cewa no zee ki barshi kawai ba yanzu ba. Okay honey tinda bazaka gayamin kai waye ba yau ni zan gayama koni wace, mashkhur kuwa shiru yayi nan ma bai ce mata komai ba, zahra kuwa tanajin haka ta sake la6ewa a bakin cikin d'in domin jin mai zee zatace, duk da kuwa bata gane wani turanciin zee d'in inta fad'a. Gyara zama zee tai cikin yaran English ta fara bawa mashkhur tarihinta kamar haka! Mahaifiyata haifarfiyar rasha ce, mahaifin mamana kuwa babban mutum ne yana da kud'i sosai, duk yaransa mazane, maza uku mahaifiyata ce kawai mace, kuma itace 'yar autar cikinsu. Mahaifina kuwa haifafan d'an NIGERIA ne kuma musulmin, mashkhur kuwa yana jin haka ya d'ago da sauri tare da firta Nigeria kuma musulmi? Gyad'a kai zee tai alamun eee. Ba iya mashkhur ba har zahra da take la6e a kicin sai da mamaki ya kamata. Zee kuwa cigaba da magana tai kamar haka!! Mahaifina yace min iyayansu su biyu suka haifa shida qanwarsa zainab. Kuma iyayan su talakawa ne sosai basu da komai da kyar suke iya cin abinci a rana, kuma duk 'yan uwan mahaifin babana suna da kud'in sosai, kawai taimaka mai ne bazasuyi ba. a haka dai har mahaifinsa ya rasu, bayan ya rasu zuciyar mahaifiyarsu ta biga itama ta mutu. A lokacin mahaifina da qanwarsa sunga tashin hankali sosai, akan nan dai suka cigaba da cikin qonci da talauci, gashi duk 'yan uwansu basa tai maka musu. Bayan shekara uku da mutuwar iyayan mahaifina qanwarsa zainab ta fara cuta, ciwan hantane yake damunta haka mahaifina yay ta jinyar ta cikin talauci har ciwan hanta ya kasheta. Hankali mahifina ya tashi sosai dan a lokacin ma yayi qoqari komawa Christian da yake a tsakiyar yarabawa suke, kuma duk kafirai ne, musulman kad'an ne suma su mahaifin nawa yarabawa ne, suna zaune a state d'in shiru zee tai tana qoqarin tuno sunan state d'in da mahaifiyata yake, can kuma tace Lagos. Bayan qanwar mahaifina zainab tayi wata uku da rasuwa mahaifina ya samu ofer d'in tafiya rasha karatu. To a lokacin dayazo karatu suka had'u da mahifiya a school, mahaifiyata taso mahaifina sosai, duk da kuwa musulmi ne. A sannu a hankali suka fara soyayya da mahaifina, soyayyar su tayi qarfi sosai, hakan ne yasa mamana ta samu mahaifiyata da magar aure su. Mahaifin mamana ya amince mahaifiyar mamana kuwa bata amince ba. Amma mahaifin mamana yayi watsu da maganar mahaifiyar mamana da yake 'yan uwanta maza sun goya mata baya akan haka. Lokacin da mamana tazowa da mahaifina maganar bai yi gaddama ba ya amince da hakan, daga haka kuwa aka d'aurawa musu aure. Lokacin qanqani mahifina ya zama mai kud'i gaske da tai makwan dukiyar mamana. Bayan iyayena sunyi aure da shekara biyar mamana ta haifeni, A lokacin babana ya roqi mamana alfarma akan ta amince na zama musulma a sa mun sunan qanwarsa zainab da yake babana yana qaunar qanwar tasa zainab. Mahaifiyata kuwa cewa tai aa sai na girma zan za6i wana addi ni nake so, amma ta amince a samun zainab d'in, haka kuwa kayi aka samun suna zaiba sukuwa dangin mahaifiyata suke kirana da zee. Daga haka zee tai shiru alamun labari ya qare, mashkhur kuwa duk sai yaji jikinsa yayi sanyi, dajin labarin zee musamman ma yarda yaji mahaifina ya tsinci kasanta a halin rayuwa, kuma ba wanda ya iya tai maka mai. Tunatarwa........ Gaskiya mutane ya kamata mu ringa tausayawa talakawa da marayu, ko dai wani na qasa damu, yanzu a zamanin nan tai mako yayi qaranci, sam masu kud'i basa san tai makawa na qasa da su komai dukiyar su. Ta kusani cewa abinda ka bayar shine rabanka, kuma rashin tausayawa na qasa da kai yana jawo musifu a qasa. Karku manta manzan Allah S A W, shine shugaban duniya yafi kowa muqami da sarauta da daja, Allah wanda ya halice kowa yafi san shi fiye da ko wana bawa, amma manzan Allah da yafi kowa arziki, baya kwana da ko kwallin dabino, sabida kulluma akaci abinci a gidansa sadakar ragowar ake komun yawansa, bai yarda ya kwana da wani ba a gidan saba wasu kuma a waje suna jin yunwa, baya tanadin na gabe, duk arzikinsa na mutane ne. To ku duba kugani, d'an gatan Allah ma yake temako bare kai wani bawa, qarshema duk abinda ka tara tafiya zakai ka barshi a duniya bazaka tafi da komai ba sai da aikin na alkhairi . In kana taimakawa na qasa da kai kaga da kyau in kuma bakayi hmmmmmmmm Allah dai ya kyauta kawai dan sai kayi nadamar hakan a lokacin da nadamar bazata amfana ma komai ba. Dan Allah 'yan uwana in munsa muna da shi komun qanqantar sa, mu ringa tai mako na qasa da mu ko almajiri ne............ Continue... Kallan zee mashkhur yayi wanda ko a fuska labarin nata bai bata wani tausayi ba, ce mata yayi yanzu ke wana addini kika za6a? Wanne kikeyi? Murmushi zee tai tare da cewa Christian wato arniya. Dorawa tai da lokacin dana girma haka nan naji nafi sha'awa addinin mamana shiyasa na shiga, mahaifina yayi-yayi dani akan na zauna a akan na koma musulinci naqi, da babana yaga naqi shiga musulinci yace na canza sunana zuwa na arna sabida sunan zainab, sunane mai kyau. Ba musu ni da mahifiyata muka canza sunana zuwa blessing amma har yanzu dangina basu dai na cemin zee ba kuma nima da shi nake using a school ai nasan kasan wannan ko?. Gyad'a kai mashkhur yayi alamun ehh, kallanta mashkhur yayi tare da cewa!! Zee ya kamata ki shiga musulinci sabida shine gaskiya, murmushi zee tai tare da cewa nasani honey kawai dai bana ra'ayin shigane sabida da akwai sharad'in da bazan iya cika shiba, zan gayama amma ba yau ba. Zee tana gama fad'in hakan ta kwalawa zahra kira kamar haka!! House girl wai har yazu baki gama yimin girkin ba, zahra kuwa da sauri ta bar wajan data la6e, itama ta manta da wani girkin data d'orawa zee ta shagala da jin labarin. Tana qarasawa ta kashe oving d'in bayan ta kashe ta bud'e nan da nan qamshin ya cika cikin d'in cake d'in yayi ja sosai, kana ganinshi zai baka sha'awa. Zahra tana saukewa ta ta juyewa zee a plate, dama cake d'in gudu hud'u tayi mata, ma dai-dai ta, daga haka ta d'auki coffee d'in ta jera a matsakai ci plate tare da cake d'in ta nufi hanyar falon. Tana isa fallon da hararar mashkhur ta fara karo, zahra kuwa kawar da kanta tayi, ta qarasa gaban zee d'in ta ajiye plate d'in, har zata wuce zee tace haka aka koya miki cake d'in ina ice d'in? Shiru zahra tai ita tayi tinani zee bata buqata ice shiyasama bata sa mata ba. Maza tashi kije ki d'auko ice ki shafa min, zee ta fad'a cikin tsiwa, ba musu zahra ta miqe ta koma kicin. Tana shiga ta bud'e frig ta d'auko robobin ice d'in, kala biyu zahra ta d'ebo red and white ta d'ako sanan ta d'auko wuqar shafa butter, daga haka ta koma fallon domin shafawa zee ice. Zahra tana isa ta fara ai watar da shafawa zee ice, zee d'in kuwa zai wani bin zahra da kallo take kamar wata mayyah. Zahra ta tsargu sosai da yarda zee take kalonta amma ba yarda ta iya haka ta haqura ta cigaba da shafawa cake d'in ice. Duk da mashkhur bashi da kula amma ya lura da irin kallon da zee takewa zahra. Bayan zahra ta gama shafawa zee ice, har zahra zata tafi zee tace ta d'akko mata ruwa da cup, haka zahra ta wuce ba musu ta d'akko mata tana dire mata ta kama hanyar bedroom d'in ta, zee kuwa sakin baki tai tana qarewa bayan zahra kallo. Mashkhur kuwa mamaki ne ya kamashi irin kallan da zee takewa zahra, amma bai kawo komai a ransa ba yayi tinanin kawai dai dan zahra ba 'yar rasha bace kuma zee bata saba da ganinta ba shiya take mata wanan kallan. Zahra kuwa tana shiga bedroom toilet ta nufa ta d'oro alwala ta futo, ta fara gabatar da sallar la'asar. Bayan ta idar rokwan Allah tayi akan ya kareta daga sharrin zee dan ita yanzu kallon da zee take mata harya fara bata tsoro. Bayan ta gama toilet ta koma tayi wanka, bayan tayi wanka ta futo ta shirya, daga haka ta kullo bedroom d'in ta sabida storan shigowar zee ta cutar da ita, bayan haka kwanciya tai tana ta tunanin ilham, tayi missing d'in ilham sosai musamman in ta tina komai tare sukeyi, har bacci daga haka dai bacci mai nauyi yayi awan gaba da ita............... ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 My number 09162226240 Typing............ *page 60* Bayan ta gama toilet ta koma tayi wanka, bayan tayi wanka ta futo ta shirya, daga haka ta kullo bedroom d'in ta sabida storan shigowar zee ta cutar da ita, bayan haka kwanciya tai tana ta tunanin ilham, tayi missing d'in ilham sosai musamman in ta tina komai tare sukeyi, har bacci daga haka dai bacci mai nauyi yayi awan gaba da ita............... Lokacin da zahra ta tashi daga bacci, zee tafi gidan su,, haka zahra ta sha zamanta a d'aki har dare yayi. dare yanayi taci ragowar abincinta ta kwanta, duk da kuwa bata jin baccin haka ta kwanta lamp kamar mage. Gaban zahra ne ya fad'i sakamakwan tunawa da tayi da iyayanta da suka haifeta, haka nan taji tana jin ciwan rashin su a tare da ita duk da kuwa tasan bata rasa komai a rayuwa ba, dan ammi da dady sun cike mata gurbin iyaya kuma tabbas tasan ko iyayanta iya qaunar da zasu nuna mata kenan. bazasu nuna mata fiye da gatan da su ammi suke nuna mata ba. 6agara kaka kuwa zahra tana ganin tafi kowa sa'ar kaka a duniya. Amma dai duk da haka zahra tana buqatar ganin iyayanta na haihuwa, tinda koba komai su suka haifeta, kuma tanaso taji dalilin da yasa mahaifiyarta wanda tasha wahalar haihuwarta ta bayar da amanar ta akan titi ga wanda batasan suwaye mah ba, yanzu da a hanun mugayan muatane ta danqata shikenan, zahra batasan sanda wasu zafafan hawaye masu zafi suka gangaro mata ba, tunda zahra tasan ba su ammi ne suka haifeta bata ta6ajin zafin rashi sanan iyayanta ba irin yau, bawai dan muguntar da yaya mashkhur, yake mata ba aa kawai haka nan takeso taga iyayanta. Dan tasan ko tana gaban iyayanta Allah zai iya had'ata da miji irin yaya mashkhur kuma ya ringa azaftar da ita, dan wahalar da yaya mashkhur yake bata da rashin iyayanta ta d'auke su a matsayin qaddarar ta kawai. Hakanan zahra taji qaunar iyayanta suna shigar mata rai a hankula musamman ma mahifiyarta, dan zahra duk da batasan wace maman taba, tambas tasan ba a san ranta ta bayar da amanar taba. Can kuma wata zuciyar tacewa zahra ke kina da tambacin mamaki ce mah ta bayar da ke?. Shiru zahra tai tana nazarin abinda zuciyar tace mata, can kuma sai ta tuna da magar hajiya kaka da tace lokacin da mahaifiyarta ta bawa hajiya kaka ita kafun ta gufu, da hawayen baqin cikir rabuwar uwa da 'ya a idonta. Sanan kuma mamnta taba da da takardar address d'im gidansu yaya mashkhur ya yar an qona a rashin sani. Kuma yaya abdul da hajiya kaka sun ce mata suna kama da mamanta sosai. Nan da nan zahra zuciyar tayi mata sanyi sosai dan tasan ko ba komai har yanzu mahaifiyarta tana mata addu'a duk da kuwa zahra bata ta6a sa ran zata qara had'uwa da iyayan taba, a duniya. Zahra dai tana cikin saqa da warwara bacci mai nauyi yayi awan gaba da shi. Washe gari........... Tunda sassafe zahra ta shiga kicin ta soya dankali da kwai sanan ta dora ruwan T. Tana gama had'awa ta futo da kayan abinci ta wuce d'akinta, tana shiga bedroom d'in ta ta saki ajiyar zuciya, sabida basu had'u da yaya mashkhur. Daga haka toilet ta shiga tai wanka sanan ta futo ta fara qoqarin shiryawa, yau ba kayan da tasa jiya tasa ba sabida jiya bata ciresu da wuriba tayiwa zee girgi dasu, kuma taci abincin dasu, dama uniform d'in nata wajan kala biyar dady ya siya mata. Yau doguwar riga ta d'akko itama dai irin uniform d'in jiya ce sak sai dai ita in ka d'ora 'yar cikin sai kasa doguwar rigar a sama ba sai kasa skit ba. Itama doguwar rigar kamar tsayin skit haka take da kad'an ta wuce guiwa, amma zahra tanasa doguwar safa yarda baza'aga qafar taba. Bayan ta gama shiryawa tayi parking d'in kan nata, bayam ta gama parking d'in kanta, zama tai ta fara cin abincin ta. Tana gama cin abincin ta zura takalminta sau ciki da mini hijab d'in ta, sanan ta sunkuci jakarta, dan tama manta da abinda class meant d'in ta suka bata dan bata samu damar cire suba sai lokacin ta tuna da su. Amma zahra gudun kar yaya mashkhur ya futo fallo hakan ne yasa bata samu damar cire chocolates d'in da suka bata ba, haka ta rataya jakar ta kama hanyar fita daga bedroom d'in. Wow yauma fa zahra tayi kyau fiye da jiya ban gama tabbatarwa da zahra kayakyawa bace ta ajin farko sai yau, nikuwa amina bayero nace hmmm nan gaba mashkhur ya saki zahra wlh yayi babbar asara. Zahra tana fita daga bedroom d'in ta bataga mashkhur a fallo ba dan haka sand'a ta farayi kamar wata munafika. Tana ciki san d'ar nan naji alamun futowar mashkhur, ai zahra bata san sanda ta kwasa a juge tai hanyar fita daga fallon ba, ai kuwa tana zuwa ciki rashin sani ta bige goshinta ji kake qum. Duk da bigewar da zahra tai hakan bai hanata ficewa daga fallon ba da sauri, tana fita bata tsaya hutawa ba ta sauka daga kan step d'in benan, gudu-gudu, sauri-sauri. Tana gama sauka daga ken step d'in benan, ta riqe goshinta saka makwan wani rad'ad'i da yake mata. Tundaga nesa Ahmad ya hango zahra a qarshan step d'in benan, a tsaye tana riqe da gashinta, Ahmad ganin hakan ne yasa shi qara saurin tafiyar tasa, yana qarasawa yacewa qanwata lafiya na ganki riqe da goshi? D'agowa zahra tai tare da kawar da fuskarta gefe kamar zatai kuka tace bigewa nai a goshina. Ayyya sannu a dai dai ina kika bige ne? D'agowa zahra tai tare da nuna masa gefan goshin ta, Ahmad kallan gefan goshin nata yayi tare da cewa ayyah kuma gashi wajan harya fara kunbura ko na milmila mike ne?. Zahra bata kawo komai a zuciyar taba sabida ta d'auki yaya ahmad kamar yaya abdul, dan a matsayin d'an uwanta ta d'auke shi dan haka d'aga mai kai tayi alamun ehh. Matsowa yayi tare da riqe kanta ta baya nan da nan zahra ta yamutsa fuska alamun tsoro dama kunsan zahra da mugun tsoro. Dariya Ahmad yayi tare da cewa gaskiya qanwata kin cika tsoro wlh, da sauri zahra ta ware idanta tass tare da sakin Murmushi jin kunya. Gaban Ahmad ne yayi mugun fad'uwa lokacin da suka had'a ido da zahra, sakamakwan mugun kamar da yaga zahra tayi mai da MAMANSA. Yasalam Ahmad ya furta, sam ya kasa janye idonsa daga kallan zahra, zahra kuwa da sauri ta sunkiyar da idon ta tare da cewa yaya ahmad lafiya? Firgigit Ahmad ya dawo hayyacinsa, cikin sarqewar murya tace wlh kina kama da MAMANA sosai, itama zahra gabanta ne ya fad'i sosai tare da furta maman ka kuma?. Nan da nan Ahmad ya dawo cikin hayyacin sa tare da fara magana cikin rawar murya am!! Ina! Ina! Wai! Ina nufin da kikayi murmushi sai kikayi kamada mamana, amma ai bama kwa kama kwata-kwata, kawai dai su6utar baki nai. Shiru zahra tai dan sam sai taji bata yarda da amsar da yaya ahmad ya gaya mata ba, amma duk da hakan bata nuna mai ba kawai dai wani murmushi tai mai cike da kokwanto. Ahmad kuwa kawar da zacan yayi da cewa! Bari na lailaya miki goshin kinga harya fara kunbura, daga haka bai sake cewa komai ba ya fara lai layawa zahra ita kuma sai fama saki ashhh. Suna cikin wanan halin mashkhur ya sauko daga kan benan yaji karo da su. Hakanan mashkhur yaji gabansa ya fad'i rass sam sai yaji bai ji dad'in yarda yaga Ahmad da zahra ba kawai binsu yayi da wani kallo wanda su kansu basu san fassarar shiba, sanan yayi wucewar sa wajan parking space domin d'aukar motar sa. Can kuma mashkhur a zuciyar sa ya ja tsaki tare da cewa ko da yake mai ne na damuwa ba, ai dai ba santa nake ba kuma very soon zan sake ta, kuma ai nasan tabbas Ahmad bazai ta6a ai kata abinda bai dace ba, duk yarda kai wani abun ne ya faru. Mashkhur yana kawowa zuciyar hakan Sai yaji zuciyarsa ta yimai fasss! Haka yaja motar sa a guje yabar gidan. Zahra kuwa tasha jinin jikinta da kallon da mashkhur yayi mata, shima kansa Ahmad d'in Bai ji dad'in yanayin da mashkhur ya same shi shida matar sa zahra ba, duk sai yaji ba dad'i sai yanzu yaga rashin dacewar hakan da yayiwa zahra, duk da kuwa shi bada wata manufa yayi mata hakan ba. Ahmad kuwa girgiza kai yayi tare da cewa qanwata zo mu tafi makaranta karmu makara, daga haka suka wuce motar, bayan sun shiga motar fucewa sukayi daga gidan. Sam zuciyar zahra, ta kasa mantawa da magar da ahmad ya gaya mata akan cewa suna kama da mamansa, can kuma wata dabara ta fad'owa zahra. Gyara zama tai tare da cewa! Yaya ahmad wai a wani state kake da zama, hararar wasa Ahmad ya gallawa zahra tare da cewa au wai ke bakisan a wana state nake ba? Ehh mana wlh yaya ahmad ban saniba, jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa to bari kiji kusan kullum in muna Nigeria ina yawan zuwa gidan ku wajan abokina mashkhur, amma ban ta6a ganin kiba! Shima wataran yana yawan zuwa gidan mu. Kallansa zahra tai tare da cewa kenan garin mu d'aya kai ma a kano kake?, da sauri ahmad ya d'aga kai tare da cewa kwarai kuwa aini d'an kano ne gaba da baya haifanfan kano ne. Jinjina kai zahra tai, dan yanzu ta tabbatar Ahmad da gaske yake basa kama da mamansa, sabida zahra ita tasan iyayanta a kaduna suke shi kuma yacee mata cikakyan d'an kano ne, dan haka nan da nan zahra ta cire shakkun da yake zuciyar ta, kuma ta yarda da maganar Ahmad d'ari bisa d'ari. Daga haka har Ahmad ya kawo zahra school ba wanda ya sake cewa komai. Suna isa Ahmad yayi parking tare da kallan zahra yana cewa! Ai yau dai tinda an kai ki ajinku ba sai na rakaki ba koh? Da sauri zahra ta d'aga kai alamun ehh, nan ma Ahmad zubawa zahra ido yayi sam ya kasa d'aukewa, sabida ganin abun yake kamar al mara. Zahra kuwa bata lura da hakan ba hankalinta duk ya karkata wajan bud'e murfin motar domin fita, tana shirin fita taji yaya ahmad yace mata a dawo lafiya qanwata ayi karatu da kyau, amen yaya ahmad in sha ALLAH. Daga haka zahra tai ficewar ta tabar yaya ahmad yana binta da kallan qurillah. Sai da zahra ta 6acewa Ahmad sanan ya dai na kallanta, wayarsa ya dakko yayi daily d'in number, number anyi save d'in ta da MAMANA. Ba 6ata lokaci Ahmad ya dannawa number kira, ta fara ringin, har sai da wayar ta kusan katsewa sanan akai parking. Wayar a hands free ya sata, sallama Ahmad ya farayi, daga can matar ta amsa mai cikin muryar bacci tace my soon, ka katsemin bacci na da wanan daran zaka kira ni. Murmushi Ahmad yayi tare da cewa am sorry mamana kinsa yanzu safiya ce a rasha shiya. Okay my soon ba matsala nayi kewarka sosai fa? Murmushi Ahmad yayi tare da cewa nima ai nayi kewaki, mamana kin san mene kuwa? Da sauri matar da amsa da aa! Wlh naga wata mai KAMA DA KE sak. Duk da ahmad baya gaban maman tasa sai da yaji yanayin yarda ta zabira, cewa tai kai Ahmad a ina kuma? Amsa mata Ahmad yayi tare da cewa anan rasha mana yanzu muka rabu ma! Ajiyar zuciya matar ta saki, dan ita a tunanin ta duk yarinyar 'yar garin rasha ce shiyasa ma ta kawar da magar da cewa! Tom yakake my soon?. Lafiya qalau mamana amma sai naji da nayi miki zancan yarinyar kamar gabanki ya fad'i koh? Da sauri maman tasa tace no kawai dai abin ne ya bani mamaki wai mai kama dani, shiyasa kaga hakan, jinjina kai Ahmad yayi harga ALLAH ya yarda da maganar maman nashi, dan haka bai kawo komai a ransa ba, to mamana bari na barki kiyi bacci a gai da su HAMIDA! okay zasuji in sha ALLAH. daga haka ahmad ya katse wayar, dirtiest ya wuce gida sabida yau basu da lectures su mashkhur ne suke da lectures kawai da yake shi mashkhur d'an science ne shi kuna Ahmad d'an art. Zahra tana shiga harabar makarantar tajiyo sautin ihu tana dagowa taga classmate dinta sun tawo da gudu sun rugume ta, daya daga cikin su ce welcome my friends we seens looking for your coming 😊, zahra ta jiyo wajen ta cikin fara'a tace ohhh sorry dear sukai hugging din juna baturiyar ta sakar mata kiss 💋, tace let's go our class room suka rankaya zuwa class, kafin su qarasa ajin zarah taga ikon Allah dan kowa kallon ta yake yara da manya, abun har dariya yake bata abun dai se wanda ya gani, niko amina bayero nace wa yaga ba sabon ba😆. Nan ta qara sakin wani murmushi a zuciya tace yara ai kune abin kallo dan samun kalar ku a Nigeria se an tona ...... ga mamakin zahra suna shiga class d'in su se taga classmate dinta na jiya da su kai ta sha mata qamshi yau sune har da tasowa da sauri suna yiwa zahra welcome , wani lallausan murmushi ta sakar musu itama tare da cewa welcome too my friends how was your night, hk dai suka gaisa ta tafi sit dinta ta zauna. Yaufa zahra ba laifi ta gane karatu sosai da yake an bata littafin da kuma laptop. Kuma ba laifi yau class meant d'in ta sun sakar mata fuska sosai ba kamar jiya ba, yanzu kowa a ajin yana kulata, kuma duk abinda zahra bata ganeba suna qara yi mata bayani. Yau tun kafin a tashi yaya ahmad yazo domin d'aukar zahra, dan haka ana tashi ba 6ata lokaci ya d'auke ta suka kama hanyar gida. Har lokacin Ahmad bai dai na ganin kamar zahra da mamansa ba, amma kawai dai ya danne ne. Ahmad yana sauke zahra ta hau sama ta fara kwankwasa qofar, tayi rabin a wa a zaune amma ina qofar a rufe, zama tayi a wajan tana tinanin taya zatayi sallah? Kuma sam bataso ta shiga part d'in ahmad, ko bata da aure bazata iya shiga ta zauna ba barema tana matar aure. Tana cikin saqa da warwara ta hangi motar mashkhur ta shigo gidan a guje sai a lokacin ta tina ashe ya tafi school. Yaufa anci sa'a ba madam zee akazo gidan, shi ka d'ai ne abinsa, fuska a murtike mashkhur ya hawo kan step d'in benan, yana hawa ya watsawa zahra wata uwar harara, zahra tana ganin haka gabanta ya fad'i sabida taga harrar yau tafi ta ko da yaushe. A zuciye ya bud'e qofar falon ya shige, zahra kuwa a tsorace itama tabi bayan sa. Mashkhur kuwa zahra tana shigowa, ya rufo qafar gamm, zahra kuwa ra6ewa tai a bango jiki sai rawa yake. A zuciye mashkhur ya juyo yana bin zahra da wani razanan nan kallo. Nan ma hankalin zahra qara tashi yayi gumi ya fara geto mata a zuciye zahra taga mashkhur ya nufota gadan-gadan. Ja da baya zahra ta farayi har sai da tazo qarshan bango jikita sai fama rawa yake. Shima mashkhur d'in qure zahra yayi a bango tare da kaiwa fuskarta damqa, sosai mashkhur ya matse fuskar zahra yana wani fitar da wani irin wuci mai zafi, zahra kuwa sam kukanma ta kasa, hankalinta yayi mugun tashi, murya a dake taji mashkhur yace kee wai 'yar iska mara kamin kai koh?. Shiru zahra tai ta fara zazzaro idan dama ya riqe mata fuska ya matse mata baki bama zata iya magana ba, hanunsa guda biyu yasa yayi mata runfa yarda baza ta6a iya guduwa ba. Cikin 6acin rai mashkhur yace, mene had'in ki da abokina Ahmad? Shiru zahra tai dan batama da amsar da zata bawa mashkhur dan tasan ko ta gaya mai gaskiya ba yarda zai ba. nace miki mene had'in ki da Ahmad da yake ta6a miki fuska?. Jiki na rawa zahra tace ba!! Ba!! Bako maimai! Kawai dai bigewa nai a goshina, shi yasa ya milmila min amma wlh ba wani abu a tsakanin...... Tun kafun ta qarasa maganar mashkhur yasa hannu yaja le6anta da qarfin gaske tare da cewa so kike yarda rayuwa ta lalace ADALILINKI shima tashi ta lallace koh? Zahra kuwa sakin kuka tai sabida tsabar azabar da takeji. Murya a dake mashkhur yace ni nasan halin abokina bazai ta6a abinda bai dace ba, amma nasan ke shu'umace zaki iya aikata komai? To bari kiji wlh ki kama kan dan bazakije ki jajamin masifa ba, wani abun ya shiga tsakanin ku dady yace bazan sake kiba. Wani baqin ciki ne ya sake tur nike zuciyar zahra, yanda taji mashkhur yana jifanta da miyagun magagganu. Sake matse leban zahra mashkhur yayi tare da cewa nina san ba ammi ce ta koya miki hakan ba, dan kinga ba a gaba idanta bane kike wanan iskanci ko? To wallahi zan miki kashedi na qarshe!! Daga yau ko kallan wani kika sakeyi sai jikinki ya gaya miki, ki bari duk sanda na sake ki saki UKU sai kiyi duk abinda kikeso, dan bazan ta6a iya cigaba da zama da ke a matsayin mata ba, sabida NATSANEKI, ke daga yau ma karki sake tunanin cewa wai ni MIJINKI ne.................. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 MY NUMBER 09162226240. Typing............ *page 61* To wallahi zan miki kashedi na qarshe!! Daga yau ko kallan wani kika sakeyi sai jikinki ya gaya miki, ki bari duk sanda na sake ki saki UKU sai kiyi duk abinda kikeso, dan bazan ta6a iya cigaba da zama da ke a matsayin mata ba, sabida NATSANEKI, ke daga yau ma karki sake tunanin cewa wai ni MIJINKI ne.................. Wata irin azaba zahra takeji har kwakwalwarta, dan sosai mashkhur ya riqe mata le6an na qasa, mashkhur kuwa goshin zahra ya zubawa ido dan ya tabbatar da Gaskiyar zancan nata. Ba laifi yaga goshin nata ya dan kubira kadan harma yayi ja, qara jan bakin nata mashkhur yayi tare cewa ai duk wani taku naki ina sane da ke sai ki ringa fita da sassafe waje tunma kafin ya fito kai ki makarantar salan ace ina takura miki ko? To wlh daga yau kika sake kika qara fita waje in dai bashi yazo yace ki futoba sai na karya mike qafa BANZA wawiya kawai mara hankali da tinanin, wlh bana QAUNARKI a rayuwata. Ya qarasa maganar tare da sakin bakin zahra ya wuce bedroom room d'ina sa a fusace, Allah sarki zahra nan ta durqushe ta fashe da wani gigitaccan kuka, ga munanan magagganun da yaya mashkhur ya jefeta da su, ga kuma le6anta da yake mata mugun zafi. Zahra tafi minti goma anan tana kukan nan mai ta6a zuciyar mai saurare, can kuma ta miqe da kyar ta sunkuci jakarta ta wuce d'akin. Tana shiga ta fada kan bed ta qara sakin wani saban kukan. Sai da zahra tai wajan 20 minit Tana kukan nan mai cike da baqin ciki, sanan ta tashi ta shiga toilet, alwala ta d'auro sanan ta zira dogwan hijab d'in ta ta fara gabatar da sallar azahar, in dai zahra ta kifa kanta sai ta kai wa Allah qarar yaya mashkhur akan ya bi mata haqqin ta. Tana idar da sallah bayan ta gama lazimi hijab din ta cire sanan ta nufi kujerar merro ta zauna, tare da tsurawa fuskarta ido. Le6an nan nata na qasa yayi jajir ya kunbura, ga wani irin azabar zugi da yake mata, tagumin zahra ta rafka tana tunanin yaya makomarta zata kasance?. Can kuma ta miqe saka makwan wani zazzafi da ciwan kai daya rufeta. Da kyar ta iya canza kayan makarantar zuwa doguwar riga, daga haka tabi lafiyar gado tai kwanciyar ta. Sam zahra batajin yunwa dan ko sha'awar abincima bataji, kawai magaganun yaya mashkhur ne suke dawo mata kai, haka dai tai ta juye-juye akan bed, nan da nan zahra taji wata sabuwar muguwar tsanar yaya mashkhur ta lulu6a ta, sam yanzu ko fuskarsa batasan gani yarda ya tsaneta itama haka ta tsane shi, amma gaskiya dai tsanar mashkhur tafi ta zahra yawa, sabida shi mashkhur koh tausayi zahra bata ta6a bashi ba, sai sau biyu, ranar da hjy kaka tazo da ita tana jaririya, da kuma ranar daya qulleta a windo. A haka dai bacci mai nauyi yayi awan gaba da zahra. MASHKHUR............. Rai a 6ace mashkhur ya shige bedroom d'in shi, yana shiga ya qure A. C bedroom d'in sosai, tare da cire rigar jikinsa, I ko da ya cire rigar jikin nasa bai ji dai-dai ba sai da ya had'a da wanda duk ya cire ya koma daga shi sai three kwata, duk sanyi da ake a garin amma mashkhur zafi kawai yake ji, wani irin baqin cike ne yake damunsa, musamman in ya tuno yarda yaga zahra da ahmad, a halin daya gansu d'azu. Bakomai ne yake jefa mashkhur cikin baqin cikin nan ba, face ace wai matar sace da wani namijin can a waje. Afii mashkhur yace!! Gaskiya dady kuncuceni yanzu a haka kuke cewa wanan ce matata yarinyar da ko ciwan kanta bata gama sani ba, wai a hakan kuka auramin ita? Sam wlh an cuceni. Can qasan zuciyar sa mashkhur yana baqin cikin cewa wai matar sace zahra, aganin mashkhur yau da matar da yake mutuwar sone ya ganta da wani can daban to wlh da sai ya kusan kashe kawai dai dan baya qaunar zahra kwata-kwata. Bawai dan mashkhur yana kishin zahra ba yayi hakan aa shide a tinaninsa ba kishi bane kawai, sabida komin banza da auran sa akanta shine kawai. Jiki ba kwari mashkhur ya shiga toilet domin yin wanka, ko da ya shiga sam ji yayi baya buqatar ruwan zafi, dan haka da ruwan sanyi yafara wanka, duk da kuwa mugun sanyi da akayi a garin. Yana gama wanka ya d'oro towel ya fito, sai a lokacin mashkhur yaji sanyi ya fara ratsa sasan jikinsa, nan da nan wata mura mai zafi ta kama shi, wardrobe ya bud'e ya kwaso kayansa, sanan ya zira, yana gama zirawa ya nufi falon, yana zuwa falo kai tsaye ya nufi firij. Maganin mura ya d'akko guda d'aya tare coca cola, bayan ya dakko rufe firij d'in yayi, sanan ya nufi kicin, yana shiga ya d'auki cup sanan ya wuce bedroom d'in shi. Yana shiga ya haye kan bed sanan ya bud'e jarkar coca cola, bayan ya bud'e zubawa yayi a cup, sanan ya fara sha, sha uku yayiwa coca cola ya gama da shi da yake ba da yawa ya zuba a cup d'in ba. Bayan ya gama sha, bud'e totalin d'in yayi, ya juye shi a robar coca cola d'in, sanan ya jijiga, bayan ya ga jijigawa a hankula ya bud'e dan karya zube, yana bud'ewa ya kafa jarkar a bakinsa, bashi ya sauke taba sai da ya shanye kaf. Yana shanyewa ya miqe ya nufi qaramar drowar gefan gado ya bud'e. wasu fararan kwayoyo ya d'ago a cikin wata ma dai-dai ciyar roba, yana cirowa ya bud'e robar ya d'ibi guda biyu, ya watsa a bakinsa, sanan ya kora da ruwa. Yana gama sha ya mayar da robar kwayoyin qaramar drowar, sanan ya dawo kan bed ya kwanta tare da lulu6e jikinsa da bargwansa mai laushi da qamshi. Nan da nan jikin mashkhur ya mutu sam yama dai na ganin komai dishi-dishi kawai yake gani, ga wani nanauyan bacci da yake ji, ko 3 minutes mashkhur bai qara ba a wanan halin bacci mai nauyi yayi awan gana da shi. Hmm nikuwa amina bayero nace ALLAH ya shiryeka mashkhur, yasa asiri da sammun da yake jikinya ya fita, allahumma amen. ZAHRA.............. Zahra tinda ta kwanta ba ita ta tashiba sai hud'u na yamma lokacin ana kiran sallah la'sar. Jiki ba kwari ta miqe, ga wani zugi da le6anta yake mat. Tana miqe ta hango yarda le6anta ya kunbura suntum, ta mudubi gashi yayi wani, kawar da kanta tai daga kallom merron ta wuce toilet ta d'auro alwala, sanan ta futo tai sallah. Bayan ta idar da sallah wata yunwa ta faraji , sai yanzu ta tina da abincin, dan rabanta da abinci tunna safe da taci. Hijab d'in ta cire sanan ta nufi hanyar fita falon dan ita yanzu ta dai na wani tsoran muguntar mashkhur, dan harma ta fara saba da zalincinsa, amma dai duk da hakan tana bala'in tsoran yaya mashkhur. Tana fita fallo kicin ta nufa, tana shiga ta fara qoqarin dafa jalof d'in taliya da kifi, dududu batafi 30 mints ta gama abincin ba, tana gamawa ta zuba a plate, sanan ta koma fallo, ta bud'e firij tana bud'ewa kamar kullum taci karo da kwalaban magungunan shaye-shayen mashkhur, kawar da kai tayi daka kan kwalaban tare da d'aukar lemon da ruwa. Tana d'auka ta rufe firij d'in sanan ta nufi kan draining ta d'auki plate d'in abincinta ta wuce bedroom d'in ta. Tana shiga ba 6ata lokaci ta fara cin abincin ta, abinci yayiwa zahra dad'i sosai, amma sai dai da qyar take iyaci saka makwan, le6an ta da ya kunbura yake mata ciwo sosai. Haka dai zahra ta daure ta cigaba da cin abincin ta harta cinye tass, sanan ta kora da lemanta mai sanyi, bayan ta sha leman ta qara da ruwa. Daga haka ta fitar da plate d'in ta mayar kicin, zahra bata futo daga kicin d'in ba sai da tai wanke-wanke sanan ta gyara kicin d'in fass. Tana futowa ta hau gyaran falo, sai da zahra ta gyara fallon tass ta goge komai sanan ta faisa mai air freshener, wajan sai qamshi yake kwanin dad'i. Zahra tana san kunna tv tayi kallo amma tana tsoran kar yaya mashkhur ya futo ya sameta ta jawowa kanta wata sabuwar muguntar da bata shirya ba dan haka ba 6ata lokaci ta koma bedroom d'in ta shima ta fara gyara shi, bayan ta gama toilet ta shiga ta had'a ruwan zafi mai d'imi, sanan ta gasa bakinta bayan ta gasa bakinta tai wanka sanan ta d'auro towel ta futo. Wani irin mugun sanyi zahra takeji duk da kuwa A. C ba akunne take ba kuma glass d'in ventilation d'in ta a kulle yake. Wardrobe ta b'ude ta dakko kayan ta tasa sanan ta dora rigar sanyi akai, bayan ta gama shiryawa qur'ani ta dakko tafara maraji'a. Sai da zahra ta karanta izu biyu dan har sai da aka fara kiran sallar magriba sanan ta idar da karatun, ta d'auro alwala tai sallah, bayan ta idar da sallah ta cigaba da karatun qur'ani. Haka zahra tai ta karatu har isha'i tayi, lokacin sallah isha'i yanayi zahra tayi sallar ta sanan tasha maganin rage zugi da kunburi, tana sha tabi lafiyar gado ta kwanta tare da rufe jikinta da bargo mai kauri da laushi, tai kwanciyar lamo ta fara tinane-tinane kamar kullum har bacci yayi awan gana da ita......... MASHKHUR.......... tinda mashkhur ya kwanta ba shi ya tashi ba sai misalin qarfe takwas lokacin ana kiran sallah isha'i. Lokacin da mashkhur ya tashi shi duk a tinanin sa kiran sallar la'asar ake da yake duk window da ventilation d'in bedroom d'in a rufe suke kuma ga labile ga light blue d'in glob in ka shiga bedroom bazaka ta6a tinanin qarfe nawa ba, dare ne ko kuwa safiya ce?. Jiki ba kwari ya jawo wayarsa kiran zee ne ya fara gani akan screen d'in wayar, wani siriri tsaki mashkhur yaja tare da zuba idonsa akan time d'in wayar. Ai gaban mashkhur ne ya fad'i rass ganin qarfe takwas na dare shi duk a tinanin shi, kiran sallar la'asar akeyi ashe na isha'i akeyi. Hankalin mashkhur ya tashi sosai da sosai, ba komai ne ya tayar mai da hankali ba face salolin da suka wuce shi. Astagfirullah!! Kawai mashkhur yake firtawa, a hanzarce ya yaye bargon daya lulu6a da shi sanan ya sauka daga kan gado. Mashkhur bai tsaya ko ina ba sai toilet da sauri ya d'ora alwala sanan ya futo ya fara gabatar da salolin da ake binsa, bayan ya idar da salolin da ake binsa sanan ya fara gabatar da ta isha'i. Bayan mashkhur ya idar yayi lazimin, istigfari ya farayi, akan rashin sallar da baiyi da wuri ba, sam mashkhur bayajin dad'in zuciyar sa, sabida sam bayaso sallah ta wuce shi, duk abinda mashkhur yake sam baya wasa da sallah, kuma baya qaunar sallah ta wuce shi, sabida yasan ALLAH gaba da komai yake. Dama haka 'yayan ammi suke sam basa wasa da sallah kwata-kwata, in kuwa basuyita akan lokaci ba kuwa! hankalinsu zai yi mugun tashi musamman yaya mashkhur da zahra da kuma ilham. Hmm dama haka akeso ba'asan musulmi ya ringa wasa da sallah anaso ya ringa yinta akan lokaci dan Allah 'yan uwana musulmai mu kula mu kiyaye. 🙏 Rai ba dad'i mashkhur ya miqe ya fice daga bedroom d'in, shi ya koma falo. Yana zuwa ya zauna akan sofa tare da rabka uban tagumi, tinani mashkhur ya tafiyi! mashkhur dai harga ALLAH yanason dena shaye-shayen nan amma ya kasa gaba d'aya. Wani baqin cikine ya sake turniqe shi, sam mashkhur ya rasa sabida mai ya kasa dai na shaye-shayen nan! Sometime mashkhur yanaso ya dai na amma ya kasa, wata ranama har dai nawa yake bayan kwana biyu kuma sai yaji in bai shaba kamar zai mutu. Mashkhur ya tsani shaye-shayen nan duk abinda zai shiga tsakanin shi da uban gijinsa, sam baya son shi ko mene zai iya dainawa, amma sai dai gashi kash ya kasa hakan. ya salam! Abinda mashkhur ya furta a fili kenan, sam ya kasa gane lamarin nan shi da in dai ya tsani abu komin kyansa da dad'in sa ya barshi, amma sai gashi yau ya kasa barin shaye-shaye nan? Shi abin ma har tsoro yake bashi wataran, yana cikin duniyar tinanini yaji ana knocking d'in qofar fallon. Shiru mashkhur yayi yana sauraran knocking d'in kamar bazai miqe ba. Can kuma ya d'aure ya nufi hanyar bud'e qofar, jiki ba kwari mashkhur ya bud'e qofar, Ahmad ya gani tsaye a bakin qofar. Kallo d'aya mashkhur yayi Ahmad sanan ya d'auke kansa ya wuce ya bar Ahmad tsaye a bakin qofar. Ahmad kuwa shigowa yayi tare da rufo qafar, dreck Ahmad wajan mashkhur ya nufa, ya zauna akan sofa kusa da mashkhur d'in. Daga mashkhur d'in har Ahmad d'in ba wanda yace qala sun d'auki minti goma a hakan. Can Ahmad daya gaji da shirun yace mashkhur lafiya kuwa? Shiru mashkhur yayi can kuma yace mai ka gani? Naga kamar wani abu yana damun ka ne shiyasa na tambaye ka. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa I'm ok, shiru Ahmad yayi bai sake cewa komai ba. Can kuma yace mashkhur dama zuwa nayi wajanka sabida na roqi gafa a wajan ka. Cikin rashin fahimtar maganar Ahmad mashkhur yace gafara kuma tame?. Gyara zama Ahmad yayi tare da cewa ahhh dama!! uhhh!! amm!! D'agowa mashkhur yayi ya stare Ahmad da manya idonunsa, tare da cewa lpy naga kana kakarewa? Da sauri Ahmad ya girgiza kai tare da cewa!! Aaa ba kakarewa nake ba, dama akan abinda ya faru d'azu tsakanina da matar ka zahra ne akan!! No Ahmad pls bana buqatar wanan maganar, mashkhur ya katse Ahmad. Shima ahmad d'in katse mashkhur yayi da no mashkhur zahra matar kace, dole in yima bayani sabida zuciya bata da qashi ko nine naga wani da matata a wanan yanayin to dole zan zargi wani abun. Shiru mashkhur yayi tare da kawar da kansa gefe, sam bayasan yana cikin wata damuwar a qara jefa shi cikin wata shi yasa yayi qoqari katse Ahmad amma Ahmad yakasa gane hakan. Cigaba da magana Ahmad yayi da cewa!! Dazu garin sakkowa daga bene ne, ta bige a goshinta, hakane yasa nace sai na milmila mata. Dan ni a matsayin qanwata na d'auke ta, Ina cikin mulmula mata ne ka sauko, sai daga qarshe kuma nayi tinanin abin da nayi bai dacewa dan Allah ina roqan gafara akan hakan, sam zahra bata da lefe ko kad'an, nine mai laifin. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba, Ahmad kuwa qara cewa yayi pls mashkhur wlh hakan bazata sake faruwa ba. Da qyar mashkhur yace it's okay Ahmad na yarda da kai sosai kuma nasan bazaka ta6a ai kata abinda bai dace ba............ Daga yau na dena yi muku posting da safe sai da daddare zan d'inga yai muku kamar dai yarda nake muku da can baya. Inayi muku fatan alkhairi, ALLAH yabar qauna, Amen. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 MY NUMBER 09162226240. Typing............ *page 62* Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba, Ahmad kuwa qara cewa yayi pls mashkhur wlh hakan bazata sake faruwa ba. Da qyar mashkhur yace it's okay Ahmad na yarda da kai sosai kuma nasan bazaka ta6a ai kata abinda bai dace ba............ Murmushi Ahmad yayi tare da cewa tom abokina nagode sosai da shedar arziki, sai kuma abu na gaba. Cikin qosawa mashkhur ya d'ago tare da cewa menene kuma? Ah mai da wuqar kawai dai so nake na qara tinatar da kai kamar kullum, shiru mashkhur yayi domin jin mai Ahmad zai ce. Kallan mashkhur Ahmad yayi tare da cewa ni dai mashkhur bazan gaji da gayama ka rabu da yarin yarnan zee ba, wai mashkhur sabida da mai ka kasa fahimtar a matsayinka na mai basiri, wlh yarinyar nan kawai lalatama rayuwa takeso tayi, wannan ba qawar arziki bace. Lumshe ido mashkhur yayi tare da cewa kwarai Ahmad na sani, amma sam bata da laifi nine nake da laifi dana kasa dai na wasu halayya irin nata. Girgiza kai Ahmad yayi tare cewa! Wai mashkhur sabida mai bazaka iya rabuwa da garinyar nan ba? Ya kamata fa ka yanke duk wata alaqa da take tsakanunku da ita, tinda yanzu kana da mata, duk abinda kake buqata daga wajan zee, zaka kasame shi a wajan matar ka. Da sauri mashkhur ya bud'e idanuwan sa tare da cewa, haba Ahmad kai ma kenan kana zargin ina wata ma'a mala wanda bata dace ba da zee? Ya qarasa maganar yana kafe Ahmad da idanuwansa. Ehh mana mashkhur ina zargin da akwai wani abu da yake shiga tsakanin ka da zee wanda bai dace ba tunda gashi ka kasa rabuwa da ita. Cize le6e mashkhur yayi tare da girgiza kai yana cewa! To gaskiya Ahmad kana jahiltar kanka, dan tunda nake ban ta6a zina da zee ba, kai ko jikintama ban ta6a ta6awa ba bare ma wani abu mai qarfi ya shiga tsakanina da ita, kai bari kaji ni sam bata ta6a birgini ba barema naji ina sha'awar kasancewa da ita, dan haka Ahmad ka dena tinanin hakan. Sosai mamaki ya bayyana akan fuskar Ahmad! Yanzu mashkhur kana nufu ba abinda ya ta6a shiga tsakanin ku da zee? D'aga kai mashkhur yayi tare da cewa! Kasan dai bazan yima qaryaba koh?, qwarai mashkhur nasan bazaka yimin qaryaba amma abin ya bani mamaki sosai. D'an zaro ido mashkhur yayi tare da cewa! To mai ya baka mamaki kuma?. Mashkhur ai dole nayi mamki, dan ni duk azatona kuna aikata abinda bai dace ba, amma mashkhur tinda kasan ba abinda ya ta6a shiga tsakanin mai zai hana ka rabu da ita. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Hakane zan rabu da zee amma ba yanzu ba. Haba mashkhur kamarya ba yanzuba in baka rabu da ita yanzu ba sai yaushe kenan?. No Ahmad ka dai na tayar da hankalinka mana da gaske nake zan rabu da zee, nama fika san na rabu da ita. Da sauri Ahmad ya girgiza kai tare da cewa! Wlh mashkhur baka fini son ka rabu da yarinyar nan ba, dan daka fini so da tini ka rabu da ita. Murmushi yaqe mashkhur yayi tare da cewa Ahmad kenan, duk duniya ba wanda nafi tsana kamar wacca yarinyar da su dady suka auramin ita, kuma dady yace sai na rabu da zee na dai na shaye-shayen kuma sanan na futo da ruselt mai kyau a school, zai yarda na saketa. Tom Ahmad in banyi hakan ba taya kake tunanin zan rabu da yarinyar can. Jinjina kai Ahmad yayi sam bai ji dad'in maganar mashkhur da yace ya tsani zahra fiye da komai ba, kuma har yana zancan zai saketa. Murya a sanyaye ahmad yace gaskiya kuwa mashkhur zakai ganganci arayuwarka idan ka rabu da ZAHRA. Ai nan da nan mashkhur ya had'e rai tare da cewa pls Ahmad it's okay mubar maganar nan haka, Ahmad kuwa cigaba da cewa yayi! No mashkhur a matsayin na abokin ka amininka kuma d'an uwanka dole na gayama gaskiya. Zahra macace mai haquri ga ilmi ga tarbiya ga hankali da sanin ya kamata, kai duk wani abu da mace ta cancanta a sota a addinin muslinci zahra tana da su to mai zai sa ka rabu da ita kuma!!! Da sauri mashkhur ya katse Ahmad da cewa look Ahmad bakasan komai daya sahafi rayuwata da yarinyar nan ba, dan haka dan Allah ka rabu dani good night, daga haka mashkhur bai jira amsar Ahmad ba yayi wucewar shi bedroom d'in shi. Ahmad kuwa girgiza kai yayi tare da furta mashkhur kenan, ALLAH ya shiryeka yasa ka gane gaskiya, daga haka shima ya kama hanya yayi fucewarsa daga fallon ya wuce part d'in shi. Mashkhur yana shiga bedroom d'in sa, ya kwanta akan bed zuciyar sa, na masa wani tiriri baqin ciki. Babban baqin ciki, mashkhur shine! Yana so ya saki zahra bayan sun koma gida amma gashi har yau ya kasa cika ko d'aya daga cikin sharad'an da dady ya yanka mai shi yanaso ko yayane ya fara rage shaye-shayen da yake amma sam ya kasa. Sam mashkhur ya rasa mai yake damunsa haka, gashi har yau mashkhur bai fara mayar da hankali a school ba, dan wataran ko yaje makaranta baya shiga ajin su, sam sai yaji baya buqatar shiga aji, wataran kuma yana iya daurewa ya shiga, amma ko ya shiga ajin hankalin sa baya kan karatun sai ya ringa wasu tinane-tinane na daban. Ranar dai mashkhur ko baccin arziki bai iyaba sai da asuba ya kwanta..... Washegari............. Bayan zahra tayi sallar asuba ba ita ta tashi daga bacci ba sai qarfe bakwai na safe, zahra tana farkawa ta kalli agogwan bangwan bedroom d'in, da sauri zahra ta miqe ta shige toilet. Tana shiga ba 6ata lokaci tai wanka sannan ta futu d'aure da toilet, dreck bakin mudubi zahra ta nufa ta tsaya tana kallan kanta. Le6an nata ya sace gaba d'aya ba kunburi, amma yayi jajawaur kamar ta shafa jan baki. Sosai zahra take qarewa kanta kallo a mudubin ba laifi ta d'an wad'a ba kamar da datake cikin kwanciyar hankali ba, kana ganin zahra in dai ka santa farin sani a da, zakasan tana cikin damuwa. Gefan fuskarta zahra ta shafa zuciya shike da kewar ammi, sam zahra bata ta6a tinanin nan kusa zata rabu da su ammi da sauran 'yan uwanta ba, ashe da datake rayuwa a cikin su ma rahma ne?. Lumshe ido zahra tai ta saki wani siriri murmushi saka makwan tinawa da tai da kakarta wato ajiya kaka, zahra tayi kewar hjy kaka sosai. Shafa kanta yayi wanda yake baje da gashi har kafad'a sam zahra ta gaji da zama a haka da gashin ta a tsefe, dan datana gida da tini ammi tayi mata kitso , dama zahra bata zuwa gidan kitso sai dai ammi tayi mata. Ajiyar zuciya zahra tai ta juya ta nufi drowar Kayanta, tana bud'ewa a hanzarce ta kwaso uniform d'in ta sanan ta ajiye akan bed, sai da zahra ta shafa mai sanan ta fara shiryawa, bayan ta gama shiryawa tsaf dreck falo ta nufa, tana zuwa ta ajiye Jakarta akan kujera sanan ta wuce kicin. Tana shiga ba 6ata lokaci ta fara had'a confilask da madara, sabida yau ta makara shiyasa ma bata tsaya wani girki ba. Zahra tanaci tana tinani wai itace yau kullum ita take dafawa kanta abinci? Ita da ada sai dai ta futo taci watarana ma ko plate d'in bata d'aukewa sai dai a d'auko mata, amma sai gashi yanzu sai dai ta dafa, inma bata dafa ba bazata ciba. Haka zahra ta tafi duniyar tinanini koh confilask d'in kirki bataci ba, sai juyashi take da cokali harma wanda ta zuba a cikin madarar ya fara narkewa tana can duniyar tinanin. Knowing d'in qofar da akeyi ne ya dawo da zahra daga tinanin data tafi, da sauri ta matsar da ma dai-dai cin tangarin d'in data had'a confilask d'in a ciki sanan ta fuce daga kicin d'in a hanzar ce. Tana fita fallon ta d'auki jakar ta dan ko ba'a fad'a mata ba tasan Ahmad ne yazo kai ta makaranta. Zahra tana murd'a qofar, tana ta bud'e alamun ma ba'a sa mata key ba a haka ta kwana. Qarasa bud'ewa zahra tai, Ahmad ta gani tsaye a bakin qofar, murya a sanyaye zahra tace yaya ahmad ina kwana, ta qarasa fad'a tare da d'an durqusawa qasa. Lafiya qalau qanwata da fatan kin tashi lafiya? Gyada ka zahra tai tare da cewa lafiya qalau na tashi, okay zomu tafi school, dan kin kusan makara, ba musu zahra ta futo tare da janyo qofar. daga haka zahra da ahmad suka wuce mota, bayan sun shiga motar a hanzarce Ahmad ya tayar suka wuce school. MASHKHUR........... Tinda mashkhur ya kwanta bashi ya tashi ba sai qarfe shad'aya, na safe. Yana farkawa ya kalli agogwan bangwan bedroom d'in. Wani siriri tsaki baqin ciki mashkhur ya saki, saka makwan ganin ya makara sosai kenan yau bazai samu damar zuwa school ba?. Jiki ba kwari mashkhur ya miqe ya shiga toilet yayi wanka, tare da brush. Yana futowa ya zira kayan sa sanan ya biga waya yayi oder abinci da zai ci. Ba'a fi 30 mints ba oder mashkhur ta qaraso, zama yayi ya fara cin abincin zuciya cike da damuwa. Mashkhur yana cikin cin abincin nan yaji wayar shi ta fara ringing, zubawa yawar idanu mashkhur yayi dan ganin waye? Sunan ZEE ne ya bayyana 6aro-6aro da manya baqi akan screen d'in wayar, kawar Da kansa yayi daga kan wayar ya cigaba da cin abincin sa, har wayar ta kaste mashkhur bai d'aga ba. Tana kastewa wani kiran ya sake shigowa, Stil zee ce take kiran, sai da kiran ya kusan tsinkewa sanan mashkhur ya d'aga, Yana d'agawa shiru yayi bai yi magana ba. Can kuma 6angar zee tace!! Hello honey yau naga baka shigo school ba lafiya?. Shiru mashkhur yayi bai bawa zee amsa ba, hello honey kana jina? Murya a dace mashkhur yace ina lafiya, okay honey nima gaskiya bazan iya zama a makaranta ba, kai bakazo ba ganinan zuwa! Daga haka Zee ta kashe wayar, wani siriri tsaki mashkhur yaja tare da kawar da abinci da yake gabansa, sam baya son zuwan zee a halin yanzu sabida baya cikin mood mai dad'i. Rai ba dad'i mashkhur ya tashi ya shige bedroom d'in shi. Ai kuwa ba'a fi 30 mints ba zee tai parking d'in motar ta a cikin gidan, tana parking ta futo a hanzarce sanan ta kama hanyar hawa step. Doguwar rigar ce a jikin blue wanda ta tsaya a iga guiwar ta, rigar mai siririn hannu ce. Sai takalminta shima blue, sai kuma wani glass mai tsada data sa, gashin nan nata yasha gyara sai gyalli yake ta d'aure shi a tsakiyar kai d'am. Sai wayarta i phone 13 wanda tasha park shima blue, Ba laifi tayi kyau sosai da yake kyakyawace ba laifi, tana qarasa hawa benan, ta fara knocking d'in qofar! Tafi 10 mintis tana kwankwasa qofar amma mashkhur bai zo ya bud'e mata ba. Can kuma zee taji wayarta ta fara ringing da sauri ta kalli wayar dan ganin waye? Sunan my honey ne ya bayyana akan screen d'in wayar, a hazarce ta d'auka tare da cewa hello honey? Daga d'aya 6angara kuma ji tai mashkhur yana cewa qofar a bud'e take ki shigo, daga haka ya katse wayar. Zee kuwa a zuciyar ta sai taji ba dad'i kenan duk bugun da take mashkhur yana ji?, sam zee ta rasa gane mashkhur wana kalar mutumi ne haka ? Halaryarsa wani kala ga wani jan aji da yake mata, tana mace amma namiji yana ja mata aji haka, wani dogwan tsaki zee taja tare da bud'e qofar ta shige. Tana shiga bata samu mashkhur a fallo ba dan haka direct ta nufi bedroom d'in shi, kwance ta ganshi akan bed yana kallo a laptop d'in shi. Sosai zee ta zubawa mashkhur ido tana kallansa, wani irin kyau taga yayi mata sai taji kamar taje ta rungume shi ta bayan sa, in yaso su cigaba da kallon tare, wata irin sha'awar shi ce lokaci guda ta rufeta. Wayarta ta ajiye akan table sanan ta cire takalminta ta hau kan bed d'in, har lokacin mashkhur bai d'aga ido ya kalli zee ba kamar ma bai san da zuwan taba. Da zee taga shariyar tayi yawa a hankula ta fara matsawa kusa da mashkhur, takai gab da shikenan tana qoqarin ta6a guskar sa, mashkhur ya bige hanunta tare da watsa mata wani irin banza kallon. Nan da idon zee yaja ruwa kamar zatai kuwa tace wai honey sabida mai kake min haka ne? Ni yau bazan ta6a iya jurewa ba wlh, ta qarasa maganar tare da fashewa da kuka. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba, zee kuwa cigaba da cewa, tai wai honey sabida mai duk abinda nake bana birge kana ne?. Honey nifa yau bazan iya jurewa ba pls ka bani dama ko sau d'aya ne wlh ji nake kamar zan mutu bakaji yarda nakejin fleeing d'in kaba a jikina, da sauri mashkhur ya d'ago tare da cewa wai zee me kike nufi ne, mai kike buqata ne?. Cikin muryar kuka zee tace SEX nakeso muyi yau-yau d'in nan, da sauri mashkhur ya zaro idanunshi tare da cewa SEX kuma Zee?, ehh mana honey, da sauri mashkhur ya girgiza kan shi tare da cewa! No zee bazan ta6a iya hakan ba, a gigice zahra ta d'ago tare da cewa sabida mai honey. Zee addinina bai yarda da hakan ba, sam ba kyau haramun ne ka kusanci wata in dai matar kaba, idanuwa cike da hawa zee tace honey na sani mana amma ai babana ya cemin in kukayiwa ALLAH laifi zaku iya roqanshi ya yafe muku, to mai zai hana bayan munyi ka roqe shi ya yafema?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ai ba haka abin yake ba zee, abinda dadyn ki yake nufi shine!! In mukayiwa ALLAH lefi a rashin sani ko kuma bayan munyi laifin sai mukayi nadama kuma mukasawa zuciyarmu bazamu qaraba har a bada, tom in muka qori ALLAH gafara zai iya yafe mana, shine abinda dadyn ki ya gaya miki baki gane ba. Amma yanzu in nayi ai ina sane kenan nayi zina , kuma hukuncin zina a wajan ALLAH yana da tsauri sosai, kuma ALLAH bayasan mu aikata zina sabida babban lefi ne, kai zee nifa kwata-kwata bana sha'awar hakan ma, dan duk abin zai sa na sa6awa uban gijina ina qoqarin kuje mai. Zee tana gama jin bayanin mashkhur ta fashe da matsanan cin kuka tare da kifa kanta akan guiwar ta, mashkhur kuwa zuba mata ido yayi, yana kallan ikwan ALLAH. Can kuma yace haba zee ki dena kukan nan kinga dai ke maca ce, kuma aure zakiya, yanzu in mukazo mukayi sex dake in kikayi aure mai zaki cewa mijinki in ya gane ke ba budurwa bace kin ta6a ma'a mala da wani namijin na daban ba shi ba?. Da sauri zee ta d'ago tare da cewa! No honey karka damu da wanan, nifa a halin yanzu ba budurwa bace, zaro ido mashkhur yayi dacewa what? Gyad'a kai zee tayi alamun ehh, mashkhur bai masan sanda yace tayaya?, zan gayama amma sai ka yarda inna gayama zaka amince da ni, shiru mashkhur yayi yana nazari da tinani, yana cikin tinanin nan yaji zee tace, dama ni tunda ina bin maza da dama, mamana tace bazatai min aure da wuri ba sai na gama karatu hakanne yasa na zama karauwa, bama iya maza kad'ai nake biba harda LESBIAN inayi........... Koyi haquri jiya banyi muku posting ba, ban gama typing d'in da wuri ba shiyasa. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜                                Typing................     *page 63* Mamaki ya kama mashkhur sosai,  sabida tinda yake bai ta6a tinanin zee karuwa bace kuma  'yar lesbian. Nan da nan kyakyamim zee ya cika mashkhur,  Sam mashkhur bazai ta6a iya saduwa da zee ba,  sabida shi mutumne mai kyakyami,  bazai ta6a iya kusantar macan da taje tayi ma'a mala da maza daban-daban ba kuma ga mata,  kai bama zee ba ko mace data ta6a saduwa da wani namijin ne sau d'aya sam mashkhur bazai iya ma'a mala da itaba,  shi mashkhur ma in zai sadu da wato,  to yafi san wanda bata taba ma'a mala da wani namijin ba kuma matarsa wanda yake tsananin so,  tom shine mashkhur yake ganin zai iya aikata hakan da ita. Tinani mashkhur ya tafiyi taya zai sha'wo kan zee ta haqura da abinda takeso ta ai kata da shi? Wani siririn tsaki yaja, nan da nan yaji haushin zee ya cika shi, dama tinda ba amincewa yayi da qudirinta ba kawai dai yace mata taje zai yi shawara ne, dan ta rabu da shi ya huta, jiki a sanyaye mashkhur ya ja bargo ya lulu6e jikin sa, zuciya cike da kyamar zee... ZAHRA. Yauma Ahmad yazo da wuri d'aukar zahra daga school, zahra tana futowa daga school Ahmad ya d'auke ta suka kama hanyar gida. Suna cikin tafiya Yaya Ahmad ya kalli zahra yace qanwata, in ba damuwa inaso na tambaye ki?, tom shikenan yaya Ahmad inajin ka?, shiru ahamd yayi bai ce komai ba, zahra dataga shirun yayi yawa cewa tai! Yaya Ahmad inajinka fa, oh sorry qanwata dama inaso na tambaye ki ya sunan wanan qanwar jinki mashkhur?. Nan da nan zahra ta had'e rai tare da cewa haba yaya Ahmad, ya zakace qanwar mijina, nima ai 'yar uwata ce, Au ya haquri qanwata! Dama abinda yasa nace qanwarsa! Kinga ai gidan su d'aya da shi kuma sai kin fi ganewa. Kwa6e fuska zahra tai tare da cewa hmm tom gaskiya ba haka zancan yake ba kuma nima ai 'yar gidan ce, tunfa ina jaririyata nake gidan to kaga nima ai 'yar uwata ce Ko so kake ka cireni daga cikin 'yan uwana? . Ohh sorry qanwata wlh bansani ba, murmushi Ahmad ya saki tare da cewa shikenan kinga fad'uwa tazo dai-dai da zama. Kallansa zahra tai tare da ce yaya Ahmad ban gane abinda kake nufi ba, haba qanwata sai kace ba bahaushiya ba?, murmushi zahra tai tare da cewa eh ina yawan jin kalmar amma bansan mai take nufi ba shiyasa. Tom bari in miki gwari-gwari ina nufi komai zai zomin cikin sauqi, jinjina kai zahra tai tare da cewa tom wacce daga ciki kake nufi, husaina tawa ko ruma ko kuma aunty rukee?, Dan zaro ido Ahmad yayi tare da cewa ohh shema da yawan su, ni dai guda d'aya na sani ita nake nufi ikhram ko ilham take da suna? Ahmad Ya qarasa maganar cikin kokwanto. Wata siririyar dariya zahra tai tare da cewa kace husaina ta kake nufi, ilham sunan ta. Husainar ki kuma taya akai ta zama husaina taki?, hmm yaya Ahmad kenan bakasan ya muke da ilham bane kawai dan tabbas nasan da ina Nigeria bana boka bana malam muna tare da ita ai ko bacci ma baya rabamu komai tare mukeyi da ita. Murmushi Ahmad yayi tare da cewa alhmdllah!! Wlh zahra najin dad'in hakan kinga komai zai zomin cikin sauqi, qanwata kin san mene? Girgiza kai zahra tai tare da aa yaya Ahmad sai ka fada'a ina jinka. Kin tina ranarnan da nace miki wata rana zan gaya miki abinda yake damuna kinta ko qanwata ?. Da sauri zahra ta tace qarai yaya Ahmad na tina, yauwa qanwata, wlh ba komai ne yake damuna ba face SON ILHAM. Zaro ido zahra tai tare da dafa qirjinta tace ilham kuma yaya Ahmad? Kwarai qanwata wlh kullum da ita nake kwana nake tashi tun sanda na d'ora idona a kanta naji ina sonta, wlh kullum a cikin tinaninta nake ko baccin kirki bana iya yi, koma da nayi tinanin na samu mashkhur da zancan amma dai kinsan halin mashkhur da shariya ba lallai ne ya d'auki maganar serious ba. Shiru zahra tai dan ita tama rasa mai zata ce, shi kuma Ahmad cigaba da cewa yayi! Ina fatan dai bata da wani saurayi koh? Wani siririn murmushi zahra ta saki tare da cewa aa gaskiya a iya sanina bata kula samari sabida ko zance dady baya barinta fita ma. Ajiyar zuciya Ahmad ya saki tare da cewa amma a ganinki zata so ni kuwa? Jim zahra tai na wasu daqiqu chan kuma tace gaskiya yaya Ahmad ban sani ba ko zata soka ko akasin haka tinda kaka yanzu bama tare da ita. Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa hakane qanwata, amma dai da fatan zaki tayani nema ko ya qarasa maganar ciki da zaulaya. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa mai zai hana yaya Ahmad in dai na had'u da ita zan taya ka. Tom qanwata kimin addu'a ALLAH yasa dady ya bani ita, tom shikenan yaya Ameen. Suna kawo qarshan nan Ahmad yana kusa hancin motar sa cikin gida, yana gama parking zahra ta bud'e murfin muta ta fuce, shima Ahmad d'in zare key d'in motar yayi tare da fucewa daga motar, zahra ta wuce hanyar bene, shi kuma Ahmad ya kama hanyar part d'in shi. Zahra tana gama hawa kan step d'in benan, ta qarasa bakin qofar a han zarce, har zahra zata fara kwankwasawa sai tai tinanin qilama qofar a bud'e take, a hankula zahra tasa hannu ta murda Handel d'in qofar, ai kuwa cikin sa'a taga qofar ta bud'e, a hankula zahra ta qarasa tura qofar sanan ta shige ciki. Tana ba 6ata lokaci ta juya domin rufe qofar, muryar mashkhur taji yana cewa! Ki sawa qofar key, da sauri zahra ta juya bayan ta, a zaune akan sofa ta ganshi yana ta danna laptop d'in shi, kamar ma bashi yayi magar ba. Juyawa zahra tai ta sawa qofar key, sanan ta juyo ta kama hanyar bedroom d'in ta, a zuciyarta tana cewa kai dai wlh ka fiya san laptop, akan laptop ma sai da ka kusan kasheni. Zahra tana gifta mashkhur taji yace! In kikaji ana bugu karki sake ki bud'e qofar?, sunkuyar da kai zahra tai tare da cewa in sha ALLAH zan kiyaye, muryar mashkhur zahra taji yana cewa karma ki kiyaye jikinki ne zai gaya miki, zahra bata sake cewa komai ba ta juya ta cigaba da tafiya, tana isa bedroom d'inta, ta shige. Zahra tana shiga ta fara qoqarin cire uniform d'in ta tana gama cirewa ta saka wasu kayan nata, bayan ta gama sa kayan, toilet ta shiga ta d'auro alwala sanan ta futo tana futowa, ta shinfid'a dadduma ta fara gabatar da sallah, bayan zahra ta idar da sallah ta gama lazimin, cire hijab d'inta tayi sanan ta d'auko mayafi ta yafa. Yunwa zahra takeji sosai hakan ne yasa ta kama hanyar fita fallo, a hankula zahra take takawa har ta qarasa fallon. Har lokacin mashkhur yana zaune akan sofa, amma sai dai yanzu ba laptop d'in yake dannawa ba ga dukkan alamu karatu yake ko dai wani abu makamancin hakan da yake littafine a hanunsa, kuma hankalinsa ya karkata akan littafin. Kamar mai sand'a haka zahra ta shige kicin d'in, ba 6ata lokaci ta fara dafa indomei, bayan ta gama ko kwai bata tsaya soyawa ba ta juyeta a plate sanan ta d'auki ruwa, ta fuce daga fallon, zahra tana futowa ruwan jarkar hanunta ya fad'i, da sauri ta tsuguna ta d'auka tana d'agowa ta kalli mashkhur. Wata uwar harara taga yana watsa mata wanda sai da zahra tasaha jinin jikinta, murya a kausashe mashkhur yace! Kee naga kanki yana miki rawa to wlh ki shiga hankalin ki dama jikinki ya dad'e bai yi tsami ba! Daga dawowarki zakizo ki ishi mutane, to wlh ko da wasa on mistake naga yau kin qara futowa fallon nan sai jikinki ya gaya miki, murya na rawa zahra tace kayi haquri, zaro mata manyan idanunsa mashkhur yayi tare da cewa keee wlh watarana in inagana kina magana sai na zubar miki da haquran rashin kunyar taki zaki bar nan wajan KO sai nazo na taka wuyanki?. Ai zahra batai wata-wata ba tai sauri ta kama hanyar bedroom d'in ta, tana qarasawa ta shige a hanzarce, tana shiga murya qasa-qasa tace! MUGU kawai komai nai laifi. Daga haka zama zahra tai ta fara cin abincin ta, bayan ta gamaci tasha ruwa sanan ta ajiye plate d'in a gefan bed tana so ta fita ta kai kicin tana tsoran mashkhur a ala dole zahra ta haqura. Hawa kan bed tayi ta zauna, ai zahra tana zama zancan da sukayi da yaya Ahmad akan ILHAM ya fad'o mata, wani tatausan murmushi zahra ta saki. Tinani zahra tai da yau ilham zataji yaya Ahmad yana sonta tofa sai ta kwana tana zaginsa,  dan ita ilham ma in da akwai abinda ta a duniya to wani namijin yace yana son ta, in kace inason ilham tofa ranar basa bacci dare dan sai ta kwana tana mita tana qarewa wanda yace yana son ta tsiya, ita kuwa zahra duk wanda yace yana son ta tana dawowa gida take sa kuka ranar dai ko abinci bazata iya ciba haka dai ammi da hajiya kaka harma da yaya abdul zasu sha rarrashi. A taqaice dai sam zahra da ilham basa so ace ana son su. Haka zahra ta zauna tana ta tinanin yadda suke rayuwa ita da ilham, tabbas zahra tasan tayi missing d'in ilham sosai, wata dariya zahra ta saki saka makwan tunawa tai da wata rana da suka sha dambe da ilham. Ranar sun tashi a makara zasu makaranta basuyi wanka ba! To ranar zahra ta riga ilham tashi daga bacci, zahra tana tashi ta cire kayanta ta d'aura toilet, tana shirin shiga towel ilham ta tashi ilham tana tashi itama ta cire kayan ta sanan tace wanka zata shiga itama. Zahra tacewa ilham itama wanka zatai a toilet d'in ta tafi wani towel d'in a gidan tayi, nan fa ilham tai tsalle ta dire tace wlh zahra bata isaba itafa a toilet d'in bedroom d'in su zatai sai dai ita zahra ta tafi wani, a lokacin zahra tajin haushin ilham sosai, duk da zahra tana da haquri a lokacin ta kasan dan haka itama tacewa ilham bata isa ba, daga haka zahra ta banka qofar toilet ta fara qoqarin shinewa, da sauri ilham ta ruqota tace wlh zahra baki isa ni zan fara shiga, itama zahra tace wlh baki isaba in zan shiga, kuma bazanyi kaffara ba, sai dai ke kiyi azumun kaffara. Ai itama ilham cewa tai wlh nima bazanyi ba sai dai kuwa mu shiga wankan nan tare, tsaki zahra tai ta shige toilet, ai zahra tana shiga ilham ta biyo bayanta ta banko qofar toilet d'in, ko kallan ilham zahra batai ba ta cire towel d'in ta tafara wanka. Itama ilham d'in towel d'inta ta cire, tana cirewa sabida nema tsokana ga soso guda biyu a cikin toilet d'in amma ilham tace dole sai zahra ta bata na hannunta, shiru zahra tai wa ilham ta cigaba da wanka ta. Ilham kuwa da sauri tazo ta warce soson da zahra take wanka, zahra fa taji haushin hakan sosai, dan haka a zociye ta miqe ta kifawa ilham mari, ai zahra bata d'auke hanunta daga fuskar ilham ba itama ilham ta mayarwa da zahra mari, ai kafin kace kwabo dambe ya kaceme tsakanin zahra da ilham, ko kaya babu a jikinsu haka suke damban. Da yake zahra ba wani qarfin arziki ne da itaba sai da ilham ta zane zahra a cikin toilet d'in nan! Haka zahra ta zauna ta ringa rai-rai kuka a toilet d'in nan, itam ilham jikinta yayi sanyi sosai da ganin zahra duk haquri tana kuka. Itama ilham d'in zama tayi suka ringa rafsa kuka abinsu, daga qarshe kuma ilham tazo ta rarrashi zahra, da yake zahra tana ba haquri a ala dole ta haqura, tunma kafin su futo daga toilet d'in suka shirya. Tun daga ranar in dai suka tashi a makare kuma ranar zasu makaranta tare suke shiga wanka, ko ranar da sukayi sauka wato ranar da aka d'aura auran mashkhur tare sukayi shiga wanka, suna kwanka suna hira abin nasu dai kwanin sha'awa kamar ta gawayan gaske. Zahra ji tayi kamar tai kuka data tuno hakan, da tini yanzu maraici bazai ishetaba tana zaune tana hira da 'yan uwanta. Zahra tana cikin tinanin nan taji ana nocking d'in qofar gida, shiru zahra tai tana tinanin waye? Can kuma zahra da taji bugun yayi yawa sai tai tinanin mashkhur ne, dan haka ba 6ata lokaci ta kama hanyar fita daga d'akin nata. Lokacin da zahra ta futa falo bata kula da mashkhur yana nan ba da yake ya sauka daga kan sofa yana can carpet a zaune. Da sauri zahra ta nufi hanyar bud'e qofar tana hawa tsakiyar cafpet d'in tai kici bus da mashkhur yana watasa mata wani mugun kallo. Nan da nan jikin zahra ya fara rawa ita tama manta da kashe din da mashkhur yayi mata kan in taji bugu karta bud'e!! Kuma yace mata karta sake yau ta qara futuwa fallon nan ai duk zahra ta manta da wanan sai yanzu, bakin zahra ne ya fara rawa, cikin rwar murya ta fara cewa dan!! Dan!! Da!! Allah!! Zaro mata ido mashkhur yayi tare da d'ora babban d'a yatsan ta a tsakiyar bakinsa yana cewa! Shiiii!!!. Gumi ne ya tsinkewa zahra sabida tasan yau kashinta fa ya bushe ta shiga uku. Har time d'in ba'a dai na buga qofar ba, kuama wayar mashkhur bata dai na ringing ba, ba kowa bace take buguwa mashkhur face ZEE. da sauri mashkhur ya miqe tare da nufo inda zahra take, ai da sauri zahra tasa juya domin guduwa. Ai kuwa gam mashkhur ya ruqo gashinta da ta baya wanda parking d'in shi a qasa-qasa. Okay kice wuyanki yayi kauri haka guduwama zaki ko ya qarasa maganar tare da qara ja mafa gashin da qarfi, wani siririn ihu zahra ta saki tare da cewa! Dan ALLAH kayi haquri na dena, ai kanki ya kamata ki bawa haquri wai ke marajin magana ko? Basai da nace kar na sake ganin qafarki a fallon nan ba, kuma in akayi bugu karki bud'e! Ke ga marajin magana mara kunya uwar'yan shishigi, harda wani kwaso qafa zaki bud'e koh? To wlh yau sai kin sha azabar da tinda kikazo duniya baki ta6a shanta ba.................... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜                                 Typing..............                                  *page 64* Okay kice wuyanki yayi kauri haka guduwama zaki ko ya qarasa maganar tare da qara ja mafa gashin da qarfi,  wani siririn ihu zahra ta saki tare da cewa!  Dan ALLAH  kayi haquri na dena,  ai kanki ya kamata ki bawa haquri wai ke marajin magana ko? Basai da nace kar na sake ganin qafarki a fallon nan ba,  kuma in akayi bugu karki bud'e!  Ke ga marajin magana mara kunya uwar'yan shishigi, harda wani kwaso qafa zaki bud'e koh?  To wlh yau sai kin sha azabar da tinda kikazo duniya baki ta6a shanta ba.................... Murya na rawa zahra tace kayi haquri wlh na zata kai kake buga qofar shiyasa nazo bud'ema,  dalah rufemin baki ko nine nake buguwa tinda nace karki bud'e ai sai ki rabuda ni wlh yau sai kin gane baki da wayo banza kawai,  ya  qarasa fad'a yana ja mata gashinta da garfi,  azaba zahra taji hakane ya sata saki wata gigitacciyar qara mai sautin gaske.  Hannu mashkhur yasa ya toshe mata baki da mayafinta tare da saki jan gashin nata,  nan da nan hawayen azaba suka wankewa zahra fuska. Da qarfi mashkhur yake jawa zahra gashinta har sai da kanta ya farayi mata ciwo gashi ya toshe mata bakinta da mayafinta. Nan da nan gumi ya jiqa zahra ga hawaye da yake ta sharara ta idonta,  sakin gashin nata yayi sanan  ya juyo  da ita suka fara faces d'in juna!  Har yanzu idanuwan zahra basu dai na zubar da hawayen ba,  wani  mugun kallo mashkhur ya watsa mata tare da cewa!!  yau sai kin gane baki da wayo sai kin fuskanci hukunci da zaki sha mamki tinda ke yanzu kin zama 'YAR ISKA mara jin magana ya qarasa maganar yana watsa mata wani mugun kallo. A dai-dai lokacin,  wayar mashkhur ta cigaba da ringing wani dogwan saki mashkhur ya saki tare da sakin hanun zahra ya nufi inda ya ajiye wayar,  shi duk a tinanin mashkhur zee ce ta cigaba da kiran wayar,  kuma yayi niyar kashe wayar gaba d'aya ya huta da nacin zee.  A fusace mashkhur ya d'auki wayar zai katse kenan yaga sunan DADY 6aro-6aro ya bayyana akan screen d'in wayar,  da sauri mashkhur ya d'ago ya kalli zahra da take durqushe tana kuka. Murya a kausashe mashkhur yace!  KE rufemin baki wlh ko kwakwaran tari kikayi sai kin gane baki da wayo ya qarasa maganar yana jifan ta,  da mugun kallo,  sanan ya d'auki wayar ya kara a kunan sa,  yana cewa hello dady!.  Zahra tanaji yaya mashkhur yace dady ta zuba mai ido kamar wata mayya ji take kamar taje ta finciki wayar ta gayawa dady  muguntar da yaya mashkhur yake mata, dan ita yanzu ta fara gazawa da zalincin yaya mashkhur. Duk da zahra suna da d'an nisa da inda mashkhur yake hakan bai hana ta jin abinda dady!  Daga can 6angaran dady yace mai sunan baba ya kuke da fatan kuna lfy?    Shafa sumar kansa mashkhur yayi sanan yace!  Wlh dady muna lpy qalau da fatan kuma duk kuna lpy?.  Daga can 6angar dady yace muna nan lpy qalau kana gida ne?,  ehh dady ina gida,  ina mamana take?  Sai a lokacin mashkhur yayi dana sanin cewa yana gida!  Murya a kausashe mashkhur yace!  Dady ai bacci take ya qarasa maganar tare da gallawa zahra mugun kallo. Zahra da take gefe kuwa ji tai kamar ta kwallara ihu sabida tsabar baqin ciki,  kifa kanta tai a guiwar ta hawaye masu zafi   da majina suna gangaro mata.  Zahra ji tai dady yace bacci kuma,  bacci mai take nasan dai yanzu a garin nan ranace tindda mu dare ne anan,  am!!  Ehh hakane dady ranace anan ai baccin rana take shiyasa,  daga can 6angarn haka dady yace yaushe mamana ta koyi bacci rana?  Ai ni iya sanin na bata yawan bacci rana indai ba bata da lafiya ba, ko wani dalilin. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa ehh hakane, amma nima bansan sabida mai take bacci ba kuma kaga ita kad'ai ce, inaga gajiya tai da zaman ka d'ai ci shiyasa yanzu ta fara baccin ranar.  Zahra kuwa jinjina kai tai hawaye na cigaba da gangaro mata tana tinanin yaushe yaya mashkhur ya fara qarya haka dama yaya mashkhur ya iya qarya?  Ita dai a iya saninta da shi bai cika yawan qarya ba.  Zahra kasa kunne tai dan jin mai dady zai ce, daga can 6angarn dady yace!   okay  jeka ka taso ta,  munaso muyi VIDEO CALL da ita,  ga shinan kowa da kowa sai jira yake. Gaban mashkhur ne ya fad'i rass,  amma da yake mashkhur,  yana da wayo cewa yayi tom dady bari naje na taso ta,  tom muna jira in ka taso ta sai ka kirani video call,  ina jiran ka,  a online?  Tom shikenan dady bari naje na taso ta,  daga haka mashkhur ya katse wayar.  Zahra kuwa da take gefe kanta yana kife a cinyoyinta murmushi jin dad'i kawai take,  har wata ajiyar zuciyar farin ciki take saukewa.  Muryar mashkhur zahra taji a kausashe yace!  KEE!!  Da sauri zahra Ta d'ago ido cike da hawaye, ga majinar kuka ta hanci,  wata uwar harara mashkhur ya watsa mata tare da cewa zo nan?. Ba musu zahra ta taso jiki na rawa,  tana qarasowa wajan mashkhur ta durqusa tace gani?  Wani banzan kallo mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa jeki ki wanke face d'in ki a toilet,  ba musu zahra ta miqe ta wuce hanyar toilet d'in fallon.  Tana zuwa ba 6ata lokaci ta fara wanke fuskarta sabida itama a matse take taga 'yan uwan nata.  Ko cikakyan minti biyu zahra ba tai ba ta futo daga toilet d'in,  sanan ta dawo fallon lokacin da ta dawo a zaune taga mashkhur  akan sofa,  jiki a sanyaye zahra ta qarasa inda mashkhur yake ta tsuguna daga gefe tare da cewa na wanke. Dagowa mashkhur yayi ya kallin face d'in tata,  kallo d'aya yiyiwa face d'in ya kawar da kai, tare da cewa ki goge face d'in da maya finki,  hannu na rawa zahra ta ja mayafinta ta tara goge fuskar tata,  ba wani sosai fuskar ta goguba da yake mayafin nata ba shi da laushi.  Murya na rawa zahra tace na goge, a hankula mashkhur ya d'ago ya kalli zahra,  wani siririn tsaki yaja ganin fuskar tata har yanzu da ruwa,  hannu ya zira a aljihu ya zaro wani farin hankicif mai laushi ya cilla mata tare da cewa! Ki  qara gogewa da wanan. Hannu na rawa zahra ta d'auki hankicif d'in ta fara goge fuskar ta,  hankicif d'in sai qamshin wanan tiraran mashkhur d'in yake,  wanda zahra take mutuwar so, kuma kwana kin baya ta ta6a fasawa.  Nan da nan fuskar zahra ta karad'e da qamshin turaran,  tana gamawa ta miqamai farin hankicif d'in,  tare da cewa gashi na gama.  Wata muguwar harara mashkhur ya watso mata tare da jan wani dogwan tsaki. Da sauri zahra ta janye hanunta tare da sunkuyar da kanta,  muryar mashkhur zahra taji ta ratsa kunanta yana cewa jeki ki d'auko table d'in can, duk da mashkhur bai nunawa zahra wana table ba, tasan wanda yake nufi,  dan haka ba 6ata lokaci ta kama hanyar in da table d'in yake,  tana qarasawa ba 6ata lokaci ta,  d'auko shi da yake ba shi da nauyi sosai kuma ba wani babba bane.  Tana qarasowa ta ajiye shi a gaban kujerar da mashkhur yake zaune. Tana qarasa ajiye shi taji mashkhur yace zauna,  ba musu zahra ta zauna a qasa,  a dai-dai inda ta tashi,  kee anan nace ki zauna,  zaki dawo kan sofa ko sai na  sharara miki mari tinda ke yanzu bakya ganewa sai an had'a miki da duku,  ya qarasa  yana watsa mata harara.  Nan da nan jikin zahra ya fara rawa ta kasa ganewa kwata-kwata,  ita dai tasan sofa d'aya ce, a wajan kuma mashkhur yana kanta a zaune,  kuma tasan mashkhur bazai ta6a cewa ta zauna a kusa da shiba,  wani mugun kallo taga mashkhur yana watsa mata,  dan haka ba shiri zahra ta zauna akan kujerar da mashkhur yake zaune. Rai a 6ace mashkhur yace matso,  jiki na rawa zahra ta fara matsawa inda mashkhur yake,  juyowa mashkhur yayi ya kalleta tare da cewa! Kibi a hankula, karki sake ki nunawa dady komai,  wlh kika sake kika nanawa dady inayi miki wani abin, wlh yau da karnikan gidan nan zaki kwana.  Da sauri zahra ta d'ago ta kalli mashkhur,  zaro mata manyan idanun nan nasa yayi tare da cewa yes, kika sake kika gayawa dady wani abin ko kikayi mai kuka, ko kikace kin gaji da zaman rasha wlh yau da karnikan gidan nan zaki kwana. Jiki na rawa zahra ta fara girgiza kai tana cewa! Wlh bazan cemai komai ba,  harara mashkhur ya watsa mata tare da cewa kima fad'a kanki kika yiwa.  Bawai dan mashkhur yana tsoran fad'a ko hukuncin dady ne yasa yace zahra karta fad'a ba,  aa kawai dai tsoran shi dady yace bazai sake taba, da ita zai cigaba da zama, shine abinda mashkhur yake tsoro.  Gyara zama mashkhur yayi tare da cewa zahra SMILE?  Da sauri zahra ta d'ago cikin mamaki tace   ME?  Harara mashkhur ya watsa mata tare da cewa ni da waye a wajan. Ya fad'a tare da kafeta da manyan idanuwan nan nasa,  wanda suke razana ta,  sunkuyar da kai zahra tayi ta saki wani siririn murmushi wanda in baka qura mata ido ba,  bama zaka san tanayi ba.   Muryar mashkhur zahra taji yana cewa kee!  Haka ake murmushi,  banasan rai nin hankalin,  naga alama su kike jikinki yayi ciwo,  da sauri ta saki wani qayatacan murmushi mai tafiya da hankalin d'an Adam.  Zuba mata ido mashkhur yayi,  na wasu daqiqu,  sanan yace yawwa haka zakiyi in muna video call da su dady,  karki sake ki 6ata rai?. Da sauri zahra tace tom,  daga haka mashkhur ya juya daga fuskantar zahra da yake,  sanan ya d'ora laptop d'in kan table d'in da zahra ta d'akko,  sanan ya fara danawa.  Yana shiga app d'in WhatsApp,  tin kafin ya fara video call d'in ya juyo ya kalli zahra tare da cewa matso,  ba musu zahra ta matso kusa da shi tare da zubawa laptop d'in ido,  wani dugun tsaki mashkhur yaja,  sanan ya cigaba da danna laptop d'in.  Yana hawa yaga dady a online ba 6ata lokaci ta ya shiga ya contact message d'in ya fara qoqarin kiran video call d'in. Tana shiga mashkhur yayi sauri ya kalli zahra tare da cewa ki kula da kyau fa,  kuma ki saki fuskarki kamar yarda na numa miki,   Da sauri zahra tace to tare da sakin murmushi,  a dai- dai lokacin su dady suka d'aga video call d'in su mashkhur.  Zahra dai taga yaran gidan a bakin laptop amma bata gama tantance waye-waye ba taji sun saki wani uban iwu.  Nan da nan zahra ta farin ciki ya kamata sosai itama ji take kamar ta saki nata iwun,  amma tana tsoran,  yaya mashkhur. Sosai zahra take murmushi farin ciki tare da bin kowanne daga cikin si da kallo. Duka yaran gidan ne a wajan  Haidar,  faruq,  ilham,  rukee, ruma sai amir Auta. Sai faman musu suke wanan yana cewa shi zai fara magana da zahra wanan yana cewa shi zai fara.  Muryar faruq zahra ta tsinkaya,  yana cewa!  Lalai ma zahra in banda kin rai na mana hankali muna ta faman yi miki iwu,  muna nuna miki frin ciki,  amma kin share mu,  yana saukewa haidar ya d'ora da cewa!  Eh mana lalai zahra kice kin qaro muskilanci. Wata siririr dariya zahra tai tare da cewa!  Haba yaya faruq,  wlh ba haka bane, taya zan yi muku magana kujini bayan kun cikani da iwu.  Ehh lalai ma yarinyar nan wato da iwu muka cikaki koh?  Cewar ilham,  murmushi zahra tayi tare da cewa ahh ilham mai yayi zafi haka,  ni dawasa nake.  Murmushi ilham tai tare da cewa!  Hmm to mene lbr ki bani lbr nasan kin fara zuwa makaranta koh?  Kinga school d'in tasu ba irin tamu ba,  kee ya kikaga student d'in?  Ta garasa maganar tana saki dare. Itama zahra dariya tai tare da cewa ke dai bari ilham ai abin ba'a cewa komai, murmushi ilham tai tare da cewa kamarya ba'a cewa komai, gaskiya dai ki bani lbr nasha.  Murmushi zahra tai tare da cewa hmm ke dallah akwai lbr fah!  Wani siririn ihu ilham ta saki tare da cewa ah mene gaya nasha,  girgiza kai zahra tai tare da cewa, aaa ai abin sirri ne daga ni sai ke,  da sauri faruq ya hankad'e ilham tare da cewa kedallah matsa ke kad'ai zaki yi magana da ita,  kafin faruq ya rufe baki haidar ya ce!  Ehh mana sai wani turo kai take kamar zata shige laptop d'in. Muryar amir ce ta katse su daga fad'an da suke!  Amir cewa yayi aunty ya fad'a yana shafa laptop d'in.  Kamar zahra za tai kuka tace na'am amir d'in na?   Shine kika gudu kika barni da ilham kullum sau ta dake ni,  kai kowa na wajan sai da ya kwashe da dariya har da su ammi da suke bayan laptop d'in,  sabida sun san amir qarya yake wai shi wayo zai wa zahra Dan ta dawo ta tafi da shi.  Dariya zahra tai tare da cewa!  Kai gaskiya ilham baki kyauta ba. To aunty zahra yaushe zaki zo mu tafi tare?  Ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa! Karka damu my amir ina nan tafe ta qarasa maganar fuska ba walwala.  Ruma da take gefe tace zahra kin manta da ni koh?  Da sauri zahra ta saki fuska tare da cewa! Ah ni na isa wlh ban manta dake ba.  Haka dai zahra suka zauna sukai ta hira da 'yan uwanta sai da suka rabin awa, suna hira abin mamaki kuma ya bawa mashkhur haushi shine kwata-kwata, koh kallansa basu yiba, dan daya gaji ma matsawa yayi. Suna cikin hira zahra tace!  Wai ina ammi da dady,  ne sanan ina yaya abdul da hjy kaka.  Da sauri ilham tace gasu nan a gefe suna jinki, wai sai mun gama gaisawa,  zaku gaisa,  ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa yaya abdul ta fad'a cikin sauti mai qarfi,  muryar abdul zahra taji yana cewa!  Na'am baby abdul.  Au dama yaya abdul kana jina,  amma bakazo na ganka ba,  zahra tana kai haka mashkhur da yake gefe ya watso mata wata muguwar harara,  abdul kuwa qarasowa yayi baki laptop d'in tare da cewa su ilham,  to ai sai ku tashi muma ku bamu guri koh?............. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 my number 09162226240 *page 65* Typing.......... Au dama yaya abdul kana jina, amma bakazo na ganka ba, zahra tana kai haka mashkhur da yake gefe ya watsa mata wata muguwar harara abdul kuwa qarasowa yayi bakin laptop d'in tare da cewa! su ilham to ai sai ku tashi muma ku bamu guri koh?.......... ba musu su faruq suka watse suka bawa yaya abdul waje amma banda ilham da amir da suka qara zama ma alamun basu da niyar tashi. yaya abdul zama yayi a kusa da ilham tare da sakarwa zahra wani murmushi mai kashe zuciya, itama zahra mai dar mai tai da martani ji take kamar ta saki wana uban ihu amma tasan muguntar mashkhur shiyasa ma batayi gigin hakan ba. sosai zahra ta saki jiki sukai hira da yaya abdul. can kuma abdul ya kalli mashkhur da yake gefe wanda ya shagala da danna wayar shi. gyara murya abdul yayi tare da cewa yaya na ykk dafatan dai kana cikin qoshin lpy? sai da mashkhur yaja aji sanan ya d'ago ya mutsa fuska ya kalli abdul d'in tare da cewa ai nasha kai ma zaka shareni ne kamar yarda su haidar da su ilham su kai yimin. d'an zaro ido abdul yayi tare da cewa ah haba ni na isa yayana guda na share shi? ai kafin abdul ya qarasa magar su ilham da haidar harma da su ruma suka dawo da sauri. nan da nan suka rufe laptop d'in kowa yana qoqarin cewa yaya mashkhur ina wani, harara mashkhur ya watsa musu zuciya cike da kishin yarda suka ringa kula zahra basu kula shiba! kowa ya riqe gaisuwar sa bana buqata, ya qarasa maganar tare da had'e rai. nan da nan suka fara bawa mashkhur haquri da wanan ya rufe baki wanan sai ya bud'e. da mashkhur ya gaji da hayaniyar da suke mai cewa yayi! shikenan su tafi su bashi guri, ba yarda suka iya haka kowa ya kama gaban sa. shima yaya abdul d'in sallama yayiwa zahra ya tafi sabida ya bawa su dady waje suyi magana da su, zahra tanaji abdul ya cewa su ilham kowa ya tashi ya wuce bedroom d'in su ya kwanta dare yayi, haka duk suka tafi zuciya ba dad'i. suna fucewa zahra taga ammi da dady sun qaraso wajan laptop d'in sun zauna, nan da nan zahra ta fara washe baki kamar taga saban abun da bata ta6a gani ba. farin ciki ga zahra ba kama hanun yaro, zahra ji take kamar yau take sallah a wajan ta. baki na rawa zahra tace ammi na? murmushi ammi tai tare da cewa na'am zahra?, ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa dady ina wuni, murmushi Shima dady yayi tare da cewa lpy qalau mamana da fatan kina lpy da sauri zahra ta gyad'a kai tare da cewa ina lpy qalau dady. muryar mashkhur ce ta katse su! dady ammi ina wuni?, murmushi suka saki har Suna had'a baki wurin cewa lpy qalau kuma da fatan kuna lpy. shafa fuska mashkhur yayi da hanun hagu tare da cewa muna lpy qalau. daga haka hira ta 6arke tsakanin zahra da su dady, daga qarshe mashkhur d'an kallo ya zama. can ammi ta dan tsirawa zahra ido tare da cewa! zahra mai ya samu le6anki naga kamar yayi ja, nan da nan zahra ta daburce tare da cewa am! hmm! wlh bigewa nai, daga dady har ammi kallan rashin yarda da abinda zahra ta fad'a suke mata. ammi ce tace no zahra ban sanki da qarya ba sai kace bakya gani ko kuma wata qaramar yarin ko dai mashkhur ne ya dake ki?. ammi ta qarasa maganar tare da bin mashkhur da kallan zargi, shima dady zubawa mashkhur ido yayi dan shima zarginsa yake. gaban mashkhur ne ya fad'i rass, amma duk da haka dakewa yayi kamar wani mai gaskiya, d'an zaro ido mashkhur yayi tare da girgiza kai yana cewa! haba ammi ya zakice ninaji mata nifa bansan da cuwan maba sai yanzu da kika fad'a, zahra kuwa shiru tai a zuciyarta tana jinjina qarya irin ta mashkhur. kallon sa dady yayi tare da cewa mai sunan baba karfa ka rai na min hankali kasan al qawarin da yake tsakanin mu da kai ko? to wlh na kamaka da laifin dukanta bazan Cikama al qawarin ba. nan da nan hankalin mashkhur ya tashi, sabida yasan al qawarin da dady yake nufi, ba kowana al qawari bane face na sakin zahra. amma dakewa mashkhur yayi tare da cewa haba dady ka yarda dani mana, wlh tinda mukazo rasha ban ta6a dukan taba ai gata nan ka tambayeta ya qarasa maganar yana Zubawa zahra manyan idanunsa tare da taka qafar zahra da qafarsa alamun gargad'i. baki na rawa zahra tace eh wlh dady tunda mukazo bai ta6a dukana ba. nan da nan dady da ammi suka amince da maganar sabida sunji mashkhur yayi ranstuwa kuma sunsan bai cika rantsuwa akan qarya ba. mashkhur har cikin zuciyarsa yayi rantsuwar sabida yasan bai ta6a dukan zahra ba tun sanda Suka zo rasha sai dai ya bata punishment d'in mugunta kala- kala. itama zahra tayi mamaki wayon irin na mashkhur da ya rantse bai ta6a dukan taba, al halin kuma yana bata horo mai kyau. ammi ce ta qara da cewa zahra amma naga kin rame ko baki da lpy ne?, aa ammi lpy ta qalau kawai kinsan kad'ai cine yake damuna shiyasa gida shiru, komai ni kad'ai nake, bacci ma da gyar nake sabida na saba kwanciya da ilham da amir shiya kikaga haka kawai kewarku nake. zahra ji tai mashkhur ya sake taka mata qafar da qarfin gaske kawai mazewa tai dan haka ba shiri tai shiru, nan da nan dady ya fara jefawa mashkhur wani irin kallan wanda ba wanda zai fahimci wani irin kallo ne sai mashkhur din da akeyiwa. fuska ba annuri ammi tace kiyi haquri zahra komai lokacine wata rana sai lbr, murmushi dole zahra ta kwakwalo tare da cewa no ammi ai ba komai na saba, zahra kawar da maganar tai da wai ina hjy kakane?. gyara zama ammi tai tare da cewa! wlh hjy kaka tayi tafi mutuwa akayi mata a kaduna shiyasa, amma tace in munyi waya na gai sheki kuma tace da fatan kina addu'o'i data baki ko?, shiru zahra tai tana naziri dan ita tama manta da wasu addu'o'i da hjy kaka ta bata sai yanzu ta tuno da su. muryar dady taji yana cewa kin manta koh? gyad'a kai zahra tai alamun ehh, ammi ce tace to yanzu ai mun tuna miki, ki dena wasa da addu'a da sallah, da fatan kina azzukar d'in safe da yamma ko?. da sauri zahra ta d'aga kai tare da cewa inayi kullum, dady ne ya cafe zancan da cewa! yauwa mamana haka akeso ki rinka kula da addinin ki gaba da komai da fatan kina maraji'a ko? ehh dady inayi mana, yauwa mamana, sanan kuma ki mai da hankali a makaranta. tom dady in sha ALLAH, daga haka so kayi sallama amma dady yace mashkhur ya kira shi zasuyi magana. laptop d'in tana katsewa mashkhur ya saki ajiyar zuciya, har yanzu qafar mashkhur tana kan ta zahra sabida mugunta bai d'aga ta ba, amma ba wani sosai ya taka taba kawai dai ya d'orata ne, dan shi harma ya manta. rai a had'e mashkhur ya juyo ya kalleta tare da cewa kee dama 'yar iska ce ko? ya fad'a tare da zuba mata ido kamar zai cinye ta. jiki na rawa zahra ta girgiza kai tana cewa aa wlh niba 'yar iska bace, harara ya watsa mata tare da sake taka qafarta da qarfin yana cewa! to me kike nufi da ke kad'ai kike kwana da ke dawa kikeso ki kwana. cikin rashin fahimtar abinda mashkhur ya fad'a zahra tace wlh ba abinda nake nufi na rasa mai zan cewa ammi da tace na rame shi yasa nace mata haka, amma wlh nibada wata manufar na fad'a ba. shiru mashkhur yayi yana qarewa bakin zahra kallon wanan da yayi jajawur gashi sai rawa yake alamun tsoro. mashkhur da yaga zahra bata fahimci inda ya dosav ba kuma da gaske take bada wata manufar ta fad'a ba bai qara jan maganar ba shiru yayi ya tafi dogwan tinanin, ya zasu kwashe da dady inya buga mai?. zahra kuwa zubawa qafar mashkhur ido tai wanda ya d'ora akan tata, fara ce qafar tass dan harma tafi, fuskar mashkhur d'in haske ka faracan nan a jere masha ALLAH farare tass, irin farcan ammi ne amma na mashkhur d'inma haryafi kyau, sai wani mamotsa faracan yake kamar mage, haka nan mashkhur yaji yana jin dad'i shafa qafar zahra da yatsun sa, dan shi sam yama manta qafarsa tana kan ta zahra dan ya tafi duniyar tinani. wani iri zahra takejin abinda mashkhur yake mata da yatsunsa, tanaso ta janye qafarta amma ta kasa sabida qafar mashkhur din tana da nauyi. ajiyar zuciya da zahra ta sauke ne yasa mashkhur ya dawo daga dogwan tinanin daya tafi, kallan zahra mashkhur yayi wanda ta jiqe da gumi jikinta sai rawa yake, mamaki ne ya kama mashkhur sabida ganin yarda zahra take gumi, kuma har yanzu bata bar wajan ba tana zaune a kusa da shi. murya a kausasashe mashkhur yace kee me kikeyi anan?, dan shi mashkhur yama manta da qafar zahra da yake wasa da ita da yatsunsa, shi dai kawai laushi yakaeji, kuma yana jin dad'in wasan da yake da yatsunsa a hakan. hannu na rawa zahra ta nunawa mashkhur qafarsa da take kan qafarta, a hankula mashkhur ya sauke idonsa a inda zahra take nuna mai. karaf idon mashkhur ya sauka akan qafarsa daya d'ora akan ta zahra Yana wasa da ita, gaban mashkhur ne ya fad'i rass, dan shi harga ALLAH ya manta ya d'ora qafarsa akan ta zahra. da sauri mashkhur ya dena wasa da yatsunsa tare da saurin janye qafar tasa daga kan ta zahra tai. kawar da kai mashkhur yayi jiki ba kwari ji yayi sam bai ji dad'in hakan ba, zahra kuwa yana d'agata ta miqe da sassarfa ta wuce bedroom d'in ta hanunta riaqe da farin hankicif d'in. wani siririn tsaki mashkhur yaja nan da nan haushin kansa ya rufe shi, dan shi bai ta6a tinanin zai aikata Hakan ba, ko ta kan wayarsa da laptop din shi bai biba ya wuce d'aki, dan sam bayaso ya bigawa dady waya yasan abinda zai cemai! bazai wuce ya ringa kwana da zahra a bedroom d'aya ba kuma shi bazai ta6a iya hakan ba. ZAHRA....... Tana shiga bedroom d'inta ta fad'a kan gado ta saki wata ajiyar zuciya, gumi ne yake tsatsafo mata kota ina, haka tai ta sauke ajiyar zuciya tayi lamo akan gadon kamar mai bacci, a hankula zahra take jin fitar wani abu mai d'imi ta gabanta wanda ita kanta bata san mene ba, dan pant d'in tama harya fara jiqewa, zahra dan tayi tinanin jini ne ma. jiki ba kwari zahra ta miqe ta shige toilet, tana shiga ta ciro pant d'in ta, gabanta naya fad'i rass, ganin abinda yake jiki pant din. ita a tunaninta jini ne, amma sai taga wanan ruwan wanda ita kanta bata san name ba, tasan dai a baya ta ta6a irin hakan, har ammi ta koya mata yanda ake wanka in ruwan ya futo, amma zahra bata san sabida mai yake futuwa. ruwan Kamar an jiqa ruwan ku6ewa d'anya haka yake futowa fari tass ya gyauqi, pant din zahra ta cire sanan ta tsarkake jikinta yarda shari'a ta tanadar, bayan ta gama tai wanka ta futo d'aure da toilet, kaya ta sanya a jikinta sanan ta fara bin cike kwabar dan neman takardar da hajiya kaka ta bawa zahra. can qasan kwaba zahra taga takar da, duk tabi ta harqatso da kayan ta, a jiye takar dar tai a gefe, sanan ta fara qoqarin mai da kayan data futo da su, bayan ta gama ta dawo gefan gado ta zauna sanan ta fara bud'e takardun. addu'o'i ne a ciki wanda hjy kaka ta rubutawa zahra ta ringa yiwa mashkhur,wai dan ya shiryu. one by one zahra ta fara bin addu'o'i, tana karanta wa, da wanda zata ringayi mai da safe da yamma da kuma wanda zata ringa mai in tayi sallah. zahra tafi minti 20 tana karanta takar dan nan, sai da ta haddace addu'o'i tass sanan ta ajiye takaddar. duk jikin zahra ya mutu bacci kawai take son yi, dan haka jiki ba kwari ta wuce kan bed ta kwanta, yau zuciyar zahra fas take da yake taga 'iyayanta da'yan uwanta. tana cikin wanan tinanin taji qamshin turaran mashkhur ya bud'e ta ko ta ina, lumshe ido zahra tai, dan harga ALLAH tana qaunar qamshin turaran nan. zahra ji tai qamshin yayi yawa dan haka bud'e idon ta tai, karaf idon ta ya sauka akan farin hankicif d'in da mashkhur ya bata dan ta goge fuskarta. jiki ba kwari zahra ta miqa hannu ta d'auki hankicif d'in, duk wani abu daya danganci mashkhur zahra bata qaunar shi amma haka nan, zahra taji tana matuqar qaunar farin hankicif d'in, hannu na rawa zahra ta d'ora hankicif d'in akan fuskar ta, lumshe ido tai kawai sabida dad'in da taji, har cikin kwakwalwarta zahra take jin qamshin nan. miqewa zahra tai taje tayiwa hankicif d'in nan kyakyawan 6uya... NIGHT........ Juyi mashkhur yake tayi kawai sam ya kasa bacci koya ya rufe ido tunowa yake da yarda ya ringa wasa da yatsun qafarsa akan lalausar qafar zahra, sam mashkhur bayajin dad'in hakan wani irin haushin kansa dana zahra ne ya rufe shi, sai wani dogwan saki yake ja, ji yake Kamar ya aika ta wani haramci, ko da yake shi a wajansa haramci ne sabida tsanar da yakewa zahra, zuciyar mashkhur ta kasa samu nutsuwa har sai da ya afa kayan mayansa sanan yaji dai-dai ba jimawa bacci ya kwashe shi.............. kuyi haquri kwana biyu kunjini shiru wayata ce ta samu problem shiyasa, amma in sha ALLAH, daga yau zan cigaba da yi muku posting. ina miqawa masoyana dubu godiya masu bibiyar littafin adalilinta, ALLAH ya barmu tare. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜 my number 09162226240                       *page 66*                                       Typing.......... Juyi mashkhur yake tayi kawai sam ya kasa bacci koya ya rufe ido tunowa yake da yarda ya ringa wasa da yatsun qafarsa akan lalausar qafar zahra, sam mashkhur bayajin dad'in hakan wani irin haushin kansa dana zahra ne ya rufe shi, sai wani dogwan saki yake ja, ji yake Kamar ya aika ta  wani haramci, ko da yake shi a wajansa haramci ne sabida tsanar da yakewa zahra, zuciyar mashkhur ta kasa samu nutsuwa har sai da ya afa kayan mayansa sanan yaji dai-dai ba jimawa bacci ya kwashe shi.............. MORNING....... A hanzarce zahra ta shiga kici domin samarwa kanta abinda zataci, yau dankalin turawa take sha'awa dan haka a hanzarce ta kwaso shi ta fara ferayewa. tana gama ferayewa ta zuba mai gishiri da magi ta fara soyawa tana gama soyawa ta d'ora ruwab zafi, ko eggs zahra bata tsaya soyawa ba shayin yana dawuwa ta zuba a cup sanan ta kwashi kayan abincinta ta wuce bedroom d'in ta.  tana zuwa ta zauna a gefan bed ta fara ci abincin, bayan ta gama ci unifrom ta fara sawa dama tun bayan da tayi sallar asuba tayi wanka. tana gama shiryawa ta zauna a gefan gado ta fara karanta wannan addu'o'i da hjy kaka tace tayiwa mashkhur da safe, bayan ta gama jakarta ta d'auka sanan tai hanyar fita daga bedroom d'in. kamar had'in baki zahra tana futa shi kuma ahmad yana qarasowa dan haka ba 6ata lokaci suka wuce school. MASHKHUR......... sallahr asuba ma da kyar mashkhur ya iya yi duk jikinsa a mace yake, dan har wajan qarfe goma na safe bai tashi daga bacci ba.  knockg d'in gidan da akeyi ne ya farka da mashkhur daga nanauyan bacci da yake yi, jiki ba kwari mashkhur ya miqe ya shiga toilet yayi wanka sanan yayi brush, har lokacin da mashkhur ya futo daga toilet ba'a dai na buga qofar gidan ba, a hanzarce mashkhur ya shirya, yana gama sa kayan nasa ya fuce falo a hanzarce, ya nufi qofa. mashkhur yana bud'e qofar sukayi 4 eyes da zee, nan da nan mashkhur ya had'e rai tamau tare da cewa! kee mai ya kawo ki gidan nan? fuska ba walwala mashkhur ya jefawa zee tambayar, ya mutsa fuska zee tai cikin mamaki tace au tambayata ma kake mai ya kawo ni baya jiya kayimin al qawari na dawo, bayan kuma na dawo kaqi bud'e qofar, tsaki mashkhur yaja tare da fara qoqarin rufe qofar falon. da sauri zee ta dagatar da shi ta hanyar sa hanunta da tayi a tsakakanin qofar fuska a marai ce zee tace pls honey kar kai min haka. shiru mashkhur yayi bai bata amsa ba, qara karyar dac murya zee tai tare da cewa haba honey kayi haquri duk abinda kakeso zanyi na haqura da sex d'in. nan ma mashkhur bai ce mata komai ba juyawama yayi ya barta a tsaya a wajan, da sauri zee ta rufawa mashkhur baya tana tai mai magiya.       da kyar zee ta shawo kan mashkhur, sai da mashkhur ya gindaya mata shara dod'i kamar haka!!. yace mata karta sake ta qarayi mai zancan suyi sex kuma ko da wasa karta qara kallan zahra da niyar sha'awa, ko kuma tayi niyar lesbian da ita. yamutsa fuska zee tai cikin kishi take tambayar shi sabida mai zai hanata yin lesbian da zahra? tinda ba 'yar uwarsa bace hours gil d'in sace. zaro ido mashkhur yayi a zuciyarsa yana saqa tabbas in zee tai lesbian da zahra shi zata jefa a matsala, dan yasan dady sai iya sallama shi ammi kuma zata iya yimai baki kuma yasan dady ba zai raba auran su da zahra ba,, kai koma ba haka ba mashkhur bazai so zee ta lalata zahra ba, sabida hakan ya sa6awa addinin muslinci. a fili kuma ce mata yayi kawai shida koda wasa karta yiwa zahra sabida ba kyau a addinin muslinci. a ala dole zee ta yarda da shara d'an mashkhur. sai da mashkhur ya qara da cewa zee! wlh ko kallan da bai gamsu da shi tai wa zahra da niyar lesbian tofa bashi ba ita, haka dai zee ta amince da tsauraran dokokin mashkhur da su zauna lafiya, duk da kuwa tinda ta d'ora idonta akan zahra take sha'awar ta. shima nashkhur ya lura da hakan sabida yaga zee tana yiwa zahra wani irin kallo, tinda zee tace mai ita 'yar lesbian ce ya gane abinda zee take nufi da kallon zahra,  shiya ya ja mata sharad'i karta jefa shi a matsala........ tom  haka rayuwa tai ta juyawa tsakanin zahra da mashkhur, har yau mashkhur bai dai na zalintar zahra ba, sai ma abinda yayi gaba. itama zee ta mayar da zahra kamar jaka kullum aiki take sata amma ko da wasa batayi gigin gwadawa zahra lesbian ba, shima mashkhur yana taka tsam-tsam da hakan. 6an garan zahra ta mayar da hankalinta da karatunta, sam bata wasa da addinin ta da karatun qur'ani,  kuma har yau tana yiwa mashkhur addu'o'in hjy kaka duk da kuwa har yau mashkhur bai dai na shaye-shaye da kula zee ba. 8 montly a go.. bayan wata takwas. yanzu wata su zahra da mashkhur takwas a rasha, dan yanzu zahra harta saba da zaman rasha sosai. har yau mashkhur bai mayar da hankalin sa a school ba, koyay niya baya iyawa sabida kullum zee qara lalata shi take da shaye-shaye da fashin school, mskarantar ma ba kullum take zuwa ba, sai yayi niya, zahra kuwa tun abin baya damunta harya fara damunta. 'yan kwana kin nan zee da mashkhur sun takurawa zahra musamman ma mashkhur da ko kwakwaran motsin da bai gamsu da shiba zahra tai jikinta sai ya gaya mata, dan yanzu zahra harta fara gazawa akan haka ta fara tinanin d'aukar fansa dan bazata tsaya bakin cikin mashkhur da zee ya kashe taba musamman ma mashkhur d'in............ yau ta kasance asabar mashkhur yana bedroom d'in yana bacci, da yake basu da lectures zahra kuwa tana fallo sai fama gyara gidan take. tana gamawa ta wuce bedroom d'in ta tayi wanka, tana futowa ta shirya cikin doguwar rigarta ta atanfa. haka nan zahra taji gaji da zama d'aki dan yanzu ba sosai take futawa fallon ba sabida takurawar da mashkhur yake mata. yau zahra ji tai bazata iya jure zaman bedroom d'in taba sai dai  ko mai zai faru sai da ya faru. mayafinta ta sunkuta ta yafa akan ta sanan ta fuce fallon, tana zuwa falo ta zauna a akan kujera, haka nan zahra taji tana sha'awar kallo duk da kuwa mashkhur ya hanata kunna tv d'in. ba 6ata lokaci zahra ta fara kunna kallon dan ita yanzu zuciyarta ta qeqashe sam ta dena tsoran muguntar yaya mashkhur. zahra tana gama jona tv ta d'auki rumot, ta haye kan kujera ta zauna ta d'ora qafa d'aya kan d'aya.  Zahra batafi minti biyar da fala kallon ba taji ana knocking d'in qofar fallon,  zahra tayi tunanin ahmad ce ko zee, dan haka mayafin ta d'auka ta nufi hanyar bud'e qofar. A dai-dai lokacin mashkhur, ya kama hanyar futowa daga bedroom d'in shi,  tun daga baki qofa mashkhur ya daskare ganin tv a kunne,  azuciyarsa yace lalai iskancin yarinyar nan yayi qarfi,  wato harda kunna tv wlh yau sai jikin ta ya gaya mata.  Ai mashkhur yana gama fad'in hakan yaji zahra ta saki wani uban iwu,  wanda sai daya razana shi,  ciki na sasarfa mashkhur ya fara tafiya dan ganin mai ke faruwa?,  ai karaf idon mashkhur ya sauka akan zahra data qanqame dady kamar bazata cika shiba,  d'aya 6angar kuma ilham ce da yaya abdul a tsaye suna saki murmushi sai kuma amir da abdul yake riqe da hanunsa. Shima mashkhur murmushi ya saki a fili,  cikin sauri ya qarasa inda suke tsaye,  dady ne yace haba mamana ki cikani mana sai kace wanda zan gudu ya qarasa magar yana shafa bayan zahra fuska d'auke da murmushi.  Dariya zahra tai ta saki dady ta nufi yaya abdul,  zahra batai wani dogwan tinani ba tai hugg d'in yaya abdul.   mashkhur kuwa mamaki ne ya kama shi,  amma bai nuna ba sai ya danne,  zahra bata wani jima a jikin yaya abdul ba ta sake shi ta koma kan amir ta janyoshi tare da tsugunawa dai-dai tsayin sa,  dama lokacin da zahra ta bud'e qofar ilham ta fara rugumewa kafinma dady.  Zahra tana tsugunawa amir ya fad'a jikinta suka rungume juna oyoyo auntyna cewar!  Amir,  itama zahra cewa tai oyoyo my amir I miss you.  6angar mashkhur,  kuwa shima zuwa tayi ya rungume dady,  amma shi cikin nutsuwa da hankali yayi ba  kamar yarda  zahra tai ba,  yana rungume dady ya sake shi tare da cewa!  Dady barka da zuwa da fatan kun iso lpy?  Cikin sakin fuska dady yace mun iso lpy qalau kuma da fatan na sameku lpy?,  ehh dady kun same mu lpy qalau,  Shima mashkhur qarasawa wajan dady yayi tare da rungume shi, sai dai shi mashkhur rungumar hankali yayiwa dady ba irin ta zahra ba,  kuma yana rungume ya sake shi tare da cewa!  Dady sanunku da zuwa da fatan ko iso lpy ya hanya?. murmushi dady yayi tare da cewa!  Alhamdulilah mun iso lpy kai ma da fatan mun sameku cikin qoshin lpy?,  ehh dady kun same mu lpy qalau. Shima abdul qarasowa yayi wajan mashkhur d'in wani tatausan murmushi mashkhur da abdul suka sakarwa juna tare da rungume junansu cikin farin ciki.  Yaya mashkhur I miss wlh cewar!  Abdul,  wata siririyar dariya mashkhur yayi tare da sakin abdul yana cewa!  Miss you to my realy bro. Zahra kuwa sakin amir tai ta rufo qofar sanan ta dawo ta sake rungume ilham a karo na biyu.  Bayan sun gama hug d'in junan nasu qarasawa sukayi suka zauna akan kujere,  ilham kuwa wajan yaya mashkhur ta qara ta rungume shi tare da cewa yaya mashkhur I miss you, murmushi mashkhur yayi tare da cewa miss you too my sis,  daga haka suka saki juna sanan mashkhur ya bud'awa amir hannu tare da cewa amir common,  da sauri amir ya qarasa wajan yaya mashkhur,  mashkhur kuwa d'aukan sa yayi nan da nan amir ya fara dariya. Tofah ai tsayawa na gaya muku farin cikin da zahra ta shiga a yau 6ata baki ne dan harna qarasa page d'in nan bazan gama rubutawa ba,  dan yau zahra tayi farin ciki sosai.  Kafin kace kwabo hira ta 6alle tsakanin su zahra da dady dan ko kwakwaran motsi basa iyayi,  ilham da zahra kuwa suna maqale da juna kamar cewa akayi za'a rabu yanzu.  Mashkhur ne yace wa dady! Dady wai ina su haidar da faruq?  Gyara zama dady yayi tare da cewa! suna school jarabawa zasuyi shiyasa bamuzo da suba,  dady yana fad'in hakan mashkhur yace ruma da rukayya fa? Jimm dady yayi can kuma yace suna gida,  mashkhur yana so ya tambaya sabida mai ba'a zo dasu ba,  amma ya lura dady baya san maganar shi yasa yayi shiru. Mashkhur kallan dady yayi tare da sake cewa! dady abdul mai zakuci ayi muku oder?,   wani kallo dady ya watsawa mashkhur tare da tace habawa nazo gidan 'yata guda kace kuma zakayi min oder mai kake nufi da hakan ne?  Ka bakaso naci girkin 'yata ai yau ni girkin mamana zanci ko mamana,  dady ya qarasa maganar yana sauke idonsa akan zahra da take maqale da ilham.  Murmushi zahra ta saka tare da  cewa ehh dadyna hakane,  abdul ne ya cafe zancan da cewa ehh gaskiya dady ya fad'a yau girkin matar yayan mu zamuci. Zahra da mashkhur har suna 'yar rige-rigen watsawa abdul wani kallo mai wuyar fassaruwa,  wani siririn murmushi abdul ya saki tare da cewa!  Yane ko nayi wani laifin ne naga kuna bina da wani kallo wanda ni banma san fassarar shiba,  harara mashkhur ya watsa mai tare da kawar da kan shi gefe.  Murmushi dady yayi tare da cewa!  Hmm bari naje na kwanta nifa na gaji,  okay dady kafin ka futu zanma girki mai dad'i girkin da in kaci sai ka qi komawa Nigeria, zahra ta qarasa maganar tana sakin murmushi,  shima dady murmushi yayi tare da cewa tom shikenan mamana sai na futo,  dady yana yin gaba shima abdul yabi bayansa tare da cewa nima zani na kwanta na gaji. Tom shikenan yaya abdul sai ka tashi cewar zahra,  mashkhur ne ya kalli ilham tare da cewa ilham ke bazaki ki kwanta ba?  Ya qarasa maganar yana shafa amir da yake kwance yana bacci a cinyar sa,  ehh yaya mashkhur ai ni banajin bacci,  gyad'a kai yayi tare da cewa ya ammi da hjy kaka da momy?  Gyara zama ilham tai tare da cewa!  Duk suna lpy,  sabida mai bakuzo dasu ruma ba?  Mashkhur ya jefawa ilham tambayar,  kwa6e baki ilham tai tare da cewa uwar suce ta hanasu zuwa,  wai bazasu zo wajan zahra ba.  Harara mashkhur ya watsawa ilham tare da cewa ok uwarsu ko? momy ce bazaki iya ce mata momy ba?. Haba yaya mashkhur nifa  bada wata manufa na fad'i hakan ba,  kawai na fad'a ne,  okay ina magana kina magana dan baki da kunya ko?,  had'e rai ilham tai tare da cewa!  Ya haquri ,   Miqewa mashkhur yayi hannu riqe da amir ya wuce d'aki.  Yana tafi ilham ta kalli zahra tare da cewa!  Hmm kinji yaya mashkhur nifa wlh bansan sabida mai suke good time da momy ba,  kallifa dan nace mata uwar su yarda yabi ya wani had'e rai harda yimin fad'a gaskiya kam na yarda momy uwar d'akin yaya mashkhur ce,  zahra a zuciyar ta cewa tai lalai kukan dad'i kikeyi ai da nice da tina jikina ya fara gayamin,  amma a fili zahra cewa tai lalai ilham sai kace ba kisan tsakanin momy da yaya mashkhur?  Taso muje kicin ki rakani na d'ora abinci. Ba musu ilham ta miqe suka shiga kicin, suna shiga suka fara shirin d'ora abinci,  ilham ce ta kalli zahra tare da cewa wai zahra ke kike dafa abinci da kan ki ko oder yaya mashkhur yake miki na dan na sanki da da lalaci ga ragwanta.  Harara zahra ta watsawa ilham tare da cewa ke ilham gaskiya bana san tsokana daga zuwa ko awa uku ba'a yi ba harkin fara nemana da rigima?.  Dariya ilham tai tare da cewa to ai gaskiya na fad'a,  nan da nan zahra ta had'e rai kamar zatai kuka,  oh sorry my lovely sister wasafa nake miki,  murmushi zahra ta saki tare da cewa kai ilham gaskiya nayi missing d'in ki wlh. Ajiyar zuciya ilham ta sauke tare da cewa wlh baki kai ni missing d'in kiba, gwarama karmu fara musun nan kawai ki amsamin tambaya ta.  Murya a sanyaye zahra tace aa ni nake dafawa da kai na naci nifa inaga tinda nazo gidan nan yaya mashkhur bai ta6a yimin oder abin ciba,  yaya Ahmad ne kawai ya ta6a siyomin abinci waje lokacin ma bani da lpy ne shiyasa.  Cikin mamaki ilham tace kai to yaya mashkhur d'in shima baya oder ne,  gaba d'aya kike dafa muku?  No ilham shi yana oder nice kawai,  ke dai ki bari da akwai labari sai mun nutsu zan baki,  musamman ma wanda na gaya miki zan baki,  ranar da mukayi video call,  wlh har zuci-zuci nake mu had'u na sanar da ke. Kai zahra da gaske tom shikenan ALLAH yasa naji alkhairi,  murmushi zahra tai tare da cewa!  Ameen.  Zahra tana rufe bakinta taji ana knocking d'in qofar part d'in,  a lokacin zahra Albassa take yankawa ita kuma ilham kayan miya take wankewa kuma ilham tafi kusa da qofar fita,  dan haka zahra cewa tai!  Ilham  jeki ki bud'e qofar nan inaga yaya abdul ne ko kuma yaya mashkhur ne yayi oder aka kawo   ba musu ilham ta fara wanke hanunta tare da cewa tom,  tana gama wanke hanun ta wuce hanyar qofar tare da fad'in i'm coming.  Ilham tana qarasawa ta bud'e qofar ai kuwa karaf ilham sukayi 4 eyes da Ahmad da yake tsaye a bakin qofar.............. JUMMA'A TUL KAREEM, ai wuto mako lpy. Sai mun had'u a next page. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜 my number 09162226240                       *page 67*                                       Typing.......... Ilham  jeki ki bud'e qofar nan inaga yaya abdul ne ko kuma yaya mashkhur ne yayi oder aka kawo   ba musu ilham ta fara wanke hanunta tare da cewa tom,  tana gama wanke hanun ta wuce hanyar qofar tare da fad'in i'm  coming.  Ilham tana qarasawa ta bud'e qofar ai kuwa karaf ilham  sukayi 4 eyes da Ahmad da yake tsaye a bakin qofar.............. Gaban Ahmad ne ya fad'i ras, saka makwan ganin abinda bai zata ba,  dan shi gani yake kamar ba ilham d'in bace gizo take mai da yake bai dad'e da gama tinanin taba,  Sosai Ahmad ya tsirawa ilham ido ba ko qiftawa.  Kawar da kai ilham tai tare da cewa!  Ina wani,  Ahmad kuwa bai masan abinda take cewa ba dan kwata-kwata ya tafi wata duniya  tinani duk a zatan  ilham Ahmad ya sane yayi mata haka,  dan haka ba shiri ta had'e rai sosai tare da d'an galla mai wata qaramar harara ta gefan ido sanan ta wuce ta farshi baki sake. Fuska a had'e  ilham ta shiga kicin d'in,  d'a gowa zahra tai tare da cewa!  Ilham waye?,  fuska a d'aure ilham tace wlh wanan abokin yaya mashkhur d'in nan ne,  au kice yaya Ahmad ne kenan?,  zahra ta tanbayi ilham,  gyad'a kai ilham tai tare da cewa amma gaskiya mutumin nan bashi da kirki ina gai she shi  ko ya amsa,  yayamin shiru,  ilham ta qarasa zancan tana yamutsa fuska.  D'an zaro ido zahra tai tare da cewa!  Tabb lalai  ilham naga alama bakisan mai mutunci ba,  nifa badaban kar nai  qaryaba sai nace tinda nake had'uwa da mutane ban ta6a ganin mai mutuncin yaya Ahmad ba. Ta6e baki ilham tai alamun bata gamsu da maganar zahra ba,  zahra kuwa harara ta d'an watsa mata tare da cewa!  Ke dai ilham ki rage wannan halin naki na saurin zuciya da fad'a,  zahra tana gama fad'in hakan bata jira amsar ilham ba ta fuce tare da cewa ina zuwa.  Zahra tana fita ta wuce wajan yaya Ahmad wanda yake tsaye a bakin qofar alamun har yanzu bai zauna ba,  da sauri zahra ta qarasa tare da cewa yaya Ahmad ka shigo mana ka tsaya a nan?.  Firgigit Ahmad ya dawo daga duniyar tinanin daya tafi,  kallan yayi zahra tare da cewa qanwata,  ilham na gani ko idona ne yake min gizau. Wani siririn murmushi zahra ta saki tare da cewa!  Yaya Ahmad gizau kuma,  itace ka gani ba gizau ba,  d'an zaro ido Ahmad yayi tare da cewa!  Yau she sukazo ne?.  Ehh basu dad'e da sauka ba tare da dady suka zo harma da yaya abdul dan ko awa uku basuyi da sauka ba.  Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa!  Kice nazo a dai-dai,  kinga ai sai na gai da dady koh?,  jinjina kai zahra tai tare da cewa!  Hakane amma sai dai ka bari sai anjima sabida yanzu dady hutawa yake yana bedroom yana bacci. Gyara tsayuwa  Ahmad yayi tare da cewa!  Gaskiya ne,  amma zahra da fatan baki manta da qudirina  akan ilham ba dai ko?  Gyad'a kai zahra tai alamun ehh tare da cewa ban mantaba,  amma yaya Ahmad ai waqa a bakin mai ita tafi dad'i,  kaga ai sai ma ka fad'a mata da bakin ka koh?.  Da sauri Ahmad ya girgiza kai tare da cewa kai qanwata rufamin asiri ai bazan iya ba,  sabida naga kamar bata da sauqin kai kamar ki,  harfa wata hararata naga tanayi.  Wata siririyar dariya zahra tai ta tare da cewa!  Haba yaya Ahmad yanzu tsoran ilham d'in kakeji,  qanwar kace fa. Hakane zahra amma ni dai yadda ta tarbe ni naji tsoro inaga na gaya mata abinda yake zuciya ta,  no yaya Ahmad karka damu da hakan dama ita ilham haka take,  inaga baku fahimci junan ku ba,  ita tace min tagai da kai baka amsaba,  kai kuma kace ta harare ka.  Wani siririn murmushi Ahmad yayi tare da cewa! Ok shine abinda yasa take min kallan tara saura kwata,  wlh qanwata banji gaisuwar ba na tafi duniyar tinani ne,  amma ki bata haquri,  ai yaya Ahmad ko baka rantse ba na yarda sabida nasan bazaka ta6a hakan ba,  nima nayi tinanin bakaji bane shiyasa,   jiniina kai Ahmad yayi tare da cewa! Okay, zuwa anjima zan dawo mu gaisa da dady inya tashi, amma dan ALLAH ki sanar  da ilham saqona,  amma ki bari sai na zo gai da dady na fati,  zuwa dare sai ki gaya mata kafin nan na tafi. Murmushi zahra tai tare da cewa! Tom shikenan yaya Ahmad in sha ALLAH,  gyad'a kai Ahmad yayi tare da cewa! To ALLAH yasa muji alkhairi,  ameen yaya Ahmad daga haka Ahmad bai sake cewa,  Komai ba ya fice daga gidan.  Yana fita zahra ta rufe qofar sanan ta koma kicin,  a lokacin ilham duk ta gama had'a komai na girkin,  kawai d'orawa ya rage,  kan table zahra ta wuce ta dakko tukunya ta kunna gass ta d'ora,  sanan ta d'an saci kallon ilham,  tare da cewa!  Ilham yace kiyi haquri wlh bai jiba,  yamutsa fuska ilham tai tare da cewa oaky shi kurma  ne kenan koh?  Ilham ta watsawa zahra tambayar. Shiru zahra tai bata ce komai ba,  sabida tasan yanzu ta biyewa ilham wani fad'an zasu farayi.  ilham da zahra sun d'auki awa biyu suna girke-girken nan, prd rice suka dafa da kosilo sai chicken papper,  sanan suka soya dankalin turada,  suka had'a leman kwakwa da dabino.   Kai gida ya karad'e da qamshi ba wai,  abinci a ido ma ka gani sai yawunka ya stinke,  barema ka kai da ci.  Draining suka wuce suka jera abinci,  sanan suka wuce bedroom , wanka ilham ta shiga,  tana futowa itama zahra ta shiga,  bayan sun gama wanka suka shirya. Ba 6ata lokaci ilham ta fara bud'ewa zahra a kwatinan tsarabar da sukazo mata da shi.  Kayane wajan kala ashirin,  d'inkake,  atanfa goma,  leshi biyar shadda biyar,  duk anyi musu d'inkin zamani,  sai kuma kayan bacci da su andawayas,  ga abaya da mayafai kala-kala,  kai kayan nan sun birge zahra sosai. Sanan harda wata takaddar da hajiya kaka tasa a qasan  akwati wai a kawowa zahra addu'o'i ne,  zahra tana bud'e takarda duk addu'o'i yawanci wanda zata ringa yiwa mashkhur ne,  tunma kafin zahra ta gama karantawa ta rufe,  a zuciyata tace ALLAH sarki hjy kaka baiwar Allah dan datasan,  har yanzu mashkhur bai rage halinsa na shaye-shaye ba da bamata wahalar da kanta ba,  kullum zahra addu'a take amma,  abu sai gaba yake qarawa. Nikuwa AMINA BAYERO nace ai zahra addu'a bata fad'uwa qasa banza.  Zahra da ilham suna cikin mayar da kayan amir ya turo qofa yana shigowa ya fad'a jikin zahra tare da cewa auntyna wai inji dady kuzo muci abinci,  murmushi zahra tai tare da jan kumatun amir tana cewa!  To d'an gidan aunty tashi muje,  ba musu amir ya miqe,  suma su zahra da ilham miqewa sukayi,  suka nufi bakin qofa hannun zahra riqe dana amir.  Suna zuwa sukaga Ahmad a kusa da dady suna ta hira abinsu,  kamar wasu abokai shi kuwa mashkhur ya hard'e qafa d'aya akan d'aya yana danna wayar shi abansa. Abdul kuwa ya tafi kan draining ya rafka uban tagumi kamar wani mai ciwan yunwa,  Ahmad kuwa yana ganin ilham nan da nan muryarsa ta fara sarqewa,  Dan harama ya fara canza hirar da sukeyi da dady.  Dady kuwa sam bai lura da abinda yasa Ahmad ya canza hirar ba,  cikin zaula dady yace!  Ahamd kaji qamshin girkin surukata,  ka d'imau ce koh?  Harka fara canza hira sai ma kaci tukunna,  dan ko qafar d'akinka bazaka gane ba,  kowa na wajan sai da ya dara ba wanda bai yi dariya ba in ka cire mashkhur da amir,  sai zahra wanda ta saki siririn murmushi. Ahmad kuwa cewa yayi!  Allah ko dady ai na dad'e da sanin kayi dacan suruka mai iya girgi nima kusan kullum in ina gida sai ta cikamin hanci da qamshi girgiki,  ashe da raban yau zanci girkin nan Ahmad ya qarasa maganar yana satar kallon ilham.  Dariya dady yayi tare da cewa! Ai wanan girkin  ko da kud'in ka sai da rabanka,  ko da rabanka sai ALLAH ya tsaga,  gabad'aya wajan suka kwashe da dari ko shi mashkhur d'in ma sai da ya d'an murmusa,  sabida maganar  dady ta bashi ni shad'i.  Muryar abdul sukaji yana cewa!  Dady karfa kazo ka cika baki muci girkin surukar taka muji abin ba kanta ya qarasa maganar yana sakin qasai tacan murmushi da yake qara mai kyau da kwarji ni. Miqewa dady yayi tare da cewa! Kaii abdul na rabaka,  da girkin surukata wlh,  kaga in kaci girkin nan tofa da kuka zata koma Nigeria,  sabida dadin girkin haka zakace sai ka cigaba da zama anan tana yima irinsa,  nanma dariya Miqewa dady yayi tare da cewa! Kaii abdul na rabaka,  da girkin surukata wlh,  kaga in kaci girkin nan tofa da kuka zata koma Nigeria,  sabida dadin girkin haka zakace sai ka cigaba da zama anan tana yima irinsa,  nanma suka sake sakin wata dariyar  amma banda mashkhur da yayi lamo yana sauraran abinda suke cewa,  to ni dai baby abdul  zo ki zubamin abincin nan,  wlh yunwa nakeji,  kuma Allah yasa kin iya girkin,  dan duk abinda ka fiya cika baki baya lasting,  abdul ya qarasa maganar yana sakarwa zahra wani qasai tancan murmushi wanda azuciyarsa bana komai bane face na tsantasn so da qaunar zahra.  Murya a shagwa6e zahra tace kai yaya abdul,  kai kuma da kake yabona yau kuma kake kusheni,  kashe mata ido d'aya  Abdul yayi tare da cewa! Ai gaskiya na fad'a tinda naga yaya mashkhur baya rawar jiki akan abincin nan nasan kawai kwa6a kike zuba mai,  haquri yake da girkin nan. Murmushi dady yayi tare da cewa!  Mamana rabi da yayan nan naki,  dama borin kunya yakeyi,  sabida yasan ba zai iya auro min suruka irinki mai iya girki ba,  nan ma duka wajan suka qara saki dariya,  Ahmad dai kuwa sai fama satar kallon ilham yake.  Zahra kuwa gwalo ta sakarwa yaya abdul,  shima  kuma abdul d'aga mata gira yayi tare da sakar mata murmushi mai nuna tsantsar QAUNA da SO.  Duk abinda zahra da abdul sukai karaf akan idon mashkhur,  ya zubo musu manya idanuwan nan nasa kamar zai cinye su.  Zahra kuwa kamar ance ta juya sukayi 4 eyes da mashkhur,  wani mugun kallo tare da harara ya watsa mata,  wanda zahra bata ma san fassarar shi ba. Da sauri zahra ta kawar da kanta daga kallon mashkhur d'in.  Ilham da zahra sauko da abinci sukayi daga kan draining,  da yake kujerun bazasu ishe suba,  ba 6ata lokaci kowa yazo ya zauna a qasa suka zagaye abinci  banda mashkhur wanda sam bama shi da niyar tashi.  Ba 6ata lokaci ilham ta fara saving d'in su,  ba wanda bata zubawa ba har Ahmad wanda takejin haushinsa sai da ta zuba masa ita kuma zahra ta zubawa kowa lemo a cup,  suna gama saving d'in kowa suma suka juya suka fara cin nasu abinci,  da yake ilham da zahra harma da amir a plate d'aya suka zuba. Dady zai kai abincin bakinsa kenan ya hangi mashkhur akan kujera ya kwanta da kansa a gefan kujerar kamar wani saban maraya.  Muryar dady ce ta kara d'e wajan yan cewa!  Kai mai sunan baba bazaka zo kaci abincin ba?,  girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! I'm okay dady.  No muma ai duk nan yours  okay d'in ne amma muke ci koba haka ba dady ya watsa musu tambayar,  har Ahmad da abdul suna had'a baki wajan cewa!  Gaskiya ne dady,  abdul kuwa cigaba da cewa yayi kai zahra haka kika iya girki gaskiya raban danaci girki mai dad'i irin naki harna manta ya qarasa maganar yana kallon zahra, zahra kuwa murmushi tai tare da cewa! Kai yaya abdul ina ka baro girkin ammin. Da sauri abdul yace au ai ni namanta ma da girkin ammi sabida dad'in girkin ki,  ya qarasa zancan cikin zaulaya,   jinjina kai ilham tai kafin ma tayi magana amir ya cafe zancan da cewa LA!! LA!!  LA!!  Sai na gayawa ammi,  duk wajan dariya sukayi sabida yarda amir ya fad'a yana girgiza kai,  yauwa amir ka fad'awa ammi kaji,  next time yaje cin abinta ta koro shi cewar zahra.  Gyad'a kai amir yayi alamun to,  dady kuwa cewa yayi mai sunan baba ka sauko kaci abicin nan,  ba musu mashkhur ya sauko ya zauna a kusa da Ahmad,  yana zuwa dady ya kalli zahra tare da cewa! Mama zo ki zuba mai,  ba musu zahra ta miqe taje ta fara saving d'in mashkhur. Tana gamawa ta miqa mai,  mai makwan mashkhur ya kar6a harara ya watsa mata tare da kawar da kansa gefe ba wanda ya kula da hakan sai abdul da yake biya da zahra da idonsa shiyasa ma ya lura,  sunkuyar da kai zahra tai tare da ajiye mai plate d'in abinci sanan tabar wajan.  Tofah waje yayi stit bakajin komai sai qarar cokula da plate,  Ahmad kuwa sam ba abincin ne a gaban saba sai satar kallon ilham yake,  mashkhur kuwa har cikin zuciyar sa yake jin dad'in abinci,  bai ta6a tinin abinci zai yi dad'in hakan ba dan ji yake kamar ammi ce ta dafa,  dama can ya gaji da cin abinci Oder,  karaf idon mashkhur ya sauka akan Ahmad da yake ta kallon ilham. Da mashkhur yayi tinanin zahra Ahmad yake kallo amma daga baya sai ya gane ilham yake kallo,  qafa mashkhur yasa ya d'an shiru Ahmad da sauri Ahmad ya dawo daga kallon ilham daya tafi,  harara mashkhur ya watsawa Ahmad a hankula yace kai lpy kake mata wanan kallo?,  yarda ba wanda zai ji  mashkhur yayi maganar daga shi sai Ahmad sukaji maganar.  Murmushi Ahmad yayi tare da mai da kansa cikin abinci ya cigaba da ci,  shima mashkhur d'in abincin sa ya cigaba da ci,  yanaci yana nazarin mai Ahmad yake nufi da hakan?. Tubarakalla mashkhur ALLAH abinci zahra da ilham yayi dad'i sosai sabida duk cikinsu ba wanda yayi ragowa sai mashkhur ka d'ai shima yaso ya cinye abincin ma harda qari,  amma yana tsoran kar dady yayi mai dariya kuma bayaso ya yarfa kansa a wajan zahra shiyasa.  Kowa ya yabi abincin nan sosai banda mashkhur,  ilham kuwa uwar kishi kwa6e fuska tai tare da cewa!  Gaskiy dady na gaji da  wariyar launin fatar da kuke nunamin,  bafa zahra ce ita ka d'ai tai girkin nan ba harda ni,  hakan da tai ba qaramin burge Ahmad tai ba,  dady kuwa cewa yayi ke dai  ilham kin fiya kishi to da ke da zahra duk ba d'aya bane. Da sauri abdul yace no dady ba d'aya bane ita ilham har wani girkin arziki ta iya ai da ita ka dai ce tayi girkin nan to da tini baku cinye ba kuna ci kuna kuka sabida tsabar rashin dad'in shi,  abdul ya qarasa maganar yana watsawa ilham harara tsokana,  sosai su dady suka kwashe da dariya harda mashkhur sai da yayi murmushi.  Kai yaya abdul hakama zakace kenan ko?  To ai dama kowa yasan zahra ta gidan kace shi yasa kake kusheni ita kuma kake yabanta,  yaya mashkhur kana jinsa koh?  Ilham ta qarasa magar tana kallon yaya mashkhur. D'agowa mashkhur yayi tare da cewa! Rabu da shi ilham ai ni nasan sabida mai yace hakan!  Kinsan sabi da mai?  Mashkhur yayi tambayar yana kallon ilham d'in, da sauri ilham tace aa yaya mashkhur,   kawai fa sabida bakya mai girki yana ci ne,  shiyasa yake jin haushi amma ai ni nasan kin iya girki mai dad'i,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Hakane yaya mashkhur kamar ka sani  kullun fa  magiya  da  kuka  yake  wai sai na mai girkina mai dad'i yaci,  ni kuma sai naqi shine fa yake jin haushi na.   Kwarai ilham ai nasan wanan tin ina Nigeria nasan hakan mashkhur ya fad'a cikin tsokanar abdul. Dariya abdul yayi tare da cewa! Ehh mana ai wanan kukan da kuga inayi ba na komai bane face na rashin jin dad'in girkinta,  ranar nan mafa data dafa min idomein  fa kamar tuwo haka indomein ta koma egge d'in ma bansan inda yatafi ba bakajin komai sai qarnin kwai A ciki,  haka dai na daure naci inaci ina kuka,  ya qarasa magar yana yamutsa fuska irin ya tuno abin kyakyamin,  kamar da gaske.  Kamar ilham zatai  kuka tace yaya mashkhur kaga abinda yaya abdul yake cewa ko?,  murmushi mashkhur ya saki sabida shi fad'an ma nishad'i yake bashi,  cewa yayi rabu da shi ilham duk borin kunya yake,  ai in abinci ba dad'i bazai iya ciba,  kina ji yace sai da ya cinye abincin. Da sauri abdul yace no ai badan dad'i naci abincin ba kawai dai  sabida kar ai asara ne kasan dai ba kayau asara koh?.  Dady yana zaune ya kishin gida sosai yake jin dad'in kallon wanan rigimar da 'yayan nasa suke,  shida Ahmad da zahra,  duk sun koma 'yan kallo.  Ahmad dai sosai ya zubawa ilham ido dan duk abinda takeyi birgesa take.  Mashkhur ne yace!  ba wani ai ko addini yace karkaci abinda kasan zai cuter da kai,  kawai malan kaji girki mai dad'i zakazo kace ba dad'i,  ai wanan baqin ciki ne kawai,  zaro ido abdul  yayi tare da cewa!  Haba yaya mashkhur Ai ba irin wa anan matan akewa baqin cikiba yarinyar da ko ruwan T ta d'ora sai ya qone yayi baqiqirin. Kai yaya abdul wlh ni dai sharrin ya isheni haka,  harara abdul ya watsa mata tare da cewa!  Ba wani sharri gaskiya ce dole a fad'a,  zahra ta fiki iya girki ba abinda kika iya sai kwa6a.  Ilham  rabu da shi ai shayin ma in ya qone baiwa ce wasu ma su d'ora ya qone cewar mashkhur,  dariya ilham tai sanan ta  yiwa abdul gwalo tare da cewa! Hakane baiwa ce kai kana da irin baiwan nan yaya abdul?.  Girgiza kai abdul yayi tare da ce no ai ni bana buqatar bai war nan karfanci ko baiwa,  ai ni ko ALLAH ya bani baiwar nan sai na kwana a masallaci ina kuka ALLAH yayemin sabida wanan ba   Baiwa bace kai qaddara ce mai zafi da rashin iya girki,  abdul ya fad'a har abdul da zahra suka had'a baki wajan sakin dariyar mugunta.  Yaya mashkhur kaji abinda ya sake cewa ko?  Cewar ilham,  ilham rabu da shi ai sai ALLAH yana sanka yake d'orama qaddara,  kinga ALLAH yana sanki ne shiya ya dora miki,  tinda yace qaddara ce.  Murmushi ilham tai tare da sake yiwa abdul kwalo a karo na biyu.  Dariya abdul yayi tare da cewa! Okay ashe kun yarda kenan bata iya girki ba,  kun d'auki qaddara.  Mashkhur kuwa shiru yayi ya rufe ido kamar mai bacci ya kifa kansa a guwar shi,  sabida surutun ya fara hawar mai kai dama can shi ba mai san surutu bane,  wanan d'in ma dan ya dad'e bai had'u da su bane. Dama some times   ko a gida yanaji suna irin fad'an nan musamman ma ilham da haidar  ko da faruq,  shidai yana jinsu baya cewa komai,  in kuma abdul yana wajan sai ya shigewa mai gaskiya.  Ilham ce tace tom shikenan ni dai na gaji da fad'an nan,  karmu sawa yaya mashkhur ciwan kai muyi shiru haka,  harara abdul ya watsa mata tare da cewa!  rufewa mutane baki uwar iyayi,  ke har yaushe akan haife ki  kika girma harma kikasan baya san surutun,  guntuwa da ke sai iyayi. Dariya ilham tai tare da cewa!  To yaya abdul kayi haquri kaji,  dariya shima yayi tare da cewa! Ai dama nace da kanki sai kin nemi sulhu ya fad'a tare da yi mata kwalan wasa. Gaba d'aya wajan suka saki dariya harda mashkhur wanda ya kifa kansa a guiwa.  Daga haka akayi fara kiran sallah,  ba 6ata lokaci dady da mashkhur harda Ahmad da abdul suka d'aura alwala suka wuce masallaci,  sukuma ilham da zahra kwashe kwanikan abinci suka farayi, bayan sun gama  a hanzarce suka share wajan suna gama share wajan,  suka shige bedroom d'in zahra suma suka d'auro alwala sanan suka gabatar da sallahr magriba.............. Mu had'u a next page. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜 my number 09162226240                                     *page 68*                                          Typing.......... Daga haka akayi fara kiran sallah,  ba 6ata lokaci dady da mashkhur harda Ahmad da abdul suka d'aura alwala suka wuce masallaci,  sukuma ilham da zahra kwashe kwanikan abinci suka farayi, bayan sun gama  a hanzarce suka share wajan suna gama share wajan,  suka shige bedroom d'in zahra suma suka d'auro alwala sanan suka gabatar da sallahr magriba.............. Su dady kuwa sai da sukayi sallar isha'i sanan suka dawo lokacin da suka dawo ba ahmad suka shigo shi ya wuce part d'in shi.  Nan ma wata sabuwar hirar haka  zauna aka qara dasawa kai basu sukaje suka kwanta ba sai waja 12:00 na dare.  Zahra ta kwanta a gefan dama a bed  ita kuma ilham ta kwanta a gefan hagu shi kuma amir ya kwanta a tsakiyar su.  Suna kwanciya ilham tace yauwa zahra ai kinga yanzu mun samu lokaci koh?  Ki gayamin abinda kikace zaki gayamin,  murmushi zahra tai tare da cewa!  Haba ilham yanzu fa dare yayi karmu kasa tashi gobe ki bari sai gobe zan gaya miki. Kai zahra wlh kina jamin rai,  aa  wlh kawai bacci nakeji shi yasa dare yayi,  kinsan yanzu na saba kwanciya da wuri tinda ni ka d'ai ce,  okay shi yaya mashkhur d'in ba mutum bane zakice ke ka d'ai ce?  Hmm Ilham kenan in ana sallah ba'a magana,  baki fahimci abinda nake nufi ba, good night kawai,  daga haka ba wanda ya sake cewa komai har bacci yayi awan gaba da su....... Kiran sallah asubar fari ne ya tashi zahra da yake ta saba tashi da kanta tinda tazo rasha. Miqewa tai ta sauko daga bed d'in,  sanan ta canza glob d'in d'akin  daga blue  zuwa white, tana gama canzawa ta fara tashi ilham,  Ilham!  Ilham!  Tashi muyi sallah,  cikin mungagin bacci Ilham tace kai zahra har asuba tayi yaushe muna kwanta,  bansani ba wlh ko ki tashi ko na watsa miki ruwa a jikin ki,  Ilham tana qarasa jin haka tai sauri ta miqe tare da bud'e idon ta tangararai,  kai zahra amma kin iya mugunta yanzu sai ki watsamin ruwa?  Dariya zahra tai tare da cewa!  Sawasa wlh in baki tashi ba ruwa zan watsa miki dan bazan iya ganin sallah ta wuce ki ba. Miqewa ilham tai tare da cewa ai ba haka ake tashin mutune ba ke haka ammi take tashin mu,  oh ai ke nauyin bacci ne da ke shiyasa,  daga haka zahra ta wuce toilet,  ilham ma takalmi ta zura ta wice cike toilet d'in,  zahra tana cikin fitsari taga ilham ta fad'o toilet d'in kamar wata aljana.  Kai ilham wai ke har yanzu bazaki girma ba basai ki bari na futoba tukunna,  ta6e baki ilham tai tare da cewa au da gaske lalai zahra kin girma aure ya kar6e ki,  ai ni ko wanka kike ba fitsariba sai na shigo toilet d'in nan kinjima na gaya miki.  Kai ilham mai ya kawo kuma zancan aure zahra ta fad'a kamar tazai kuka,  murmushi ilham tai tare da cewa ai nayi tinanin abinda kake nufi kenan,  da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa nifa ba haka nake nufi ba. Tom shikenan gwara da kika fahimtar dani ai,  daga haka zahra ta fara alwala ita kuma ilham tai fara kama ruwa bayan ta gama itama tayi alwala,  a tare suka futo daga toilet d'in,  lokacin da suka futo suna jin qarar fitar su dady masallaci,  Ilham ce ta kalli zahra tare da cewa!  Masallacin bashi da nisa ne daga gidan nan?  Naji duk sanda akayi kiran sallah kamar a gidan nan akeyi,  hanyar wardrobe  zahra ta nufa tare da cewa ehh inaga gaskiya a bayan gidan nan yake sabida nima ban ta6a ganin saba,  jinjina kai Ilham tai tare da cewa!  Ai ni duk a tinani na ba masallaci qasar nan. Dariya zahra tai tare da cewa kai ilham gaskiya baki da dama taya za'a rasa masallaci a qasar nan kuwa?  Sai kace ba musulmai,  murmushi ilham tai sanan tace to ai naga garin arna sunfi yawa musulman kad'an ne shiyasa,  ehh mana arna sunfi yawa shiyasa ma ba ko ina aka fiya samun masallaci a wajan ba kinga nan unguwar musulmai ce, daga haka zahra ta zaro dadduma da hijaban ta guda biyu na sallah,  tana zuwa ta miqawa ilham hijab d'aya itama ta zira d'aya sanan ta shin fid'a musu daddumar suka fara gabatar da sallahr.  Bayan sun idar sun gama lazumin sallah,  azkar d'in safiya sukayi  sanan suka koma kan bed. Zahra tana hawa ta rufawa amir bargo da yake lokacin da suka tashi sun yaye mai bargwan daga jikin sa kuma ga sanyi asuba da akeyi dama garin gashi kwanin sanyi.  Yauwa zahra inajin ki mai zaki fad'a min?  Ilham ta watsowa zahra tambayar,  kai ilham ki bari sai gari ya gama wayewa mana,  da sauri ilham ta miqe tare da cewa aa wlh baki isaba,  tun yaushe kike jamin rai?  Nifa banajin wani bacci sanin kanki ne in muka tashi ba mu fiya komawa bacci asuba ba,  koke yanzu kina komawa ne? Ilham  Tana qarasa fad'in hakan ta zauna a kusa da zahra,  girgiza kai zahra tai tare da cewa nima ai bana komawa bacci sabida school qarfe bakwai fa akevshiga sai dai in weekend,  shine nake komawa baccin. Yauwa to yauma bazaki koma ba hira zamiyi,  murmushi zahra tai tare da juyowa suna face d'in juna ita da ilham d'in,  ilham kin san mene?  Da sauri ilham tace aa, sai kin fad'a,  hmm Ilham wlh harna fara tsoran gaya miki ma,  harara ilham ta d'an watsawa zahra tare da cewa tsoro kuma ni dodan kice ko kuwa?  Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa ina nufin bansan yadda zaki d'auki lamarin bane.  Ah zahra in sha ALLAH zan d'auke shi yarda kike so na d'auka gayamin kinji ' yar uwata ilham har wani lanqwashe murya take sabida tana san taji,  dan tureta zahra tai tare da cewa!  Kijifa sai kace da gaske,  murmushi ilham sanan tace da gasken ne mana. Gyara zama zahra tai tare da cewa!  Ilham kin san mene?  Aa sai kin gayamin,  ilham wlh wani ne yake mugun son ki yau wajan!!  Da sauri ilham ta katse zahra da cewa kai sona kuma wanene hakan ta fad'a cikin tsawa.  Ban sani ba bazan qarasa gaya miki zancan ba,  zahra ta fad'i hakan tana niyar kwanciya,  da sauri ilham ta ruqo ta tare da cewa! Ya haquri dan ALLAH,  ki cigaba da gayamin,  to taya zan gaya miki ki isheni da bala'i girgiza kai ilham tai tare dace wlh bazan isheki da bala'i ba kawai ki gayamin waye haka yake sona?. YAYA AHMAD ne yake SON ki,  wani irin zabura ilham tai tare da dafe qirjin ta tana cewa!  yaya Ahmad kuwa?. Gyad'a kai zahra tai alamun ehh,  abokin yaya mashkhur dai wanda yazo jiya mukaci abinci?.  Ehh shi fah  cewar zahra,  nan da nan ilham ta had'e rai sosai tare da cewa! To wlh bai isa ba shi harma ya isa yace yana sona shi bai san ba'acewa ana sona ba koh?  To kije kice masa bana san shi bana qaunar shi.  Itama zahra ciki fad'a tace to karki so shi ai ba dole akayi miki ba,  da kike cewa ba'a cewa ana sonki haka zaki zauna koh?  Bazaki aure ba kenan.  Harara ilham ta watsa mata tare da cewa da yake auran na isa koh ki bari kiga na isa auran mana. To in ba'a saba cewa ana sanki ba taya zaki iya auran? Cewar zahra,  turo baki ilham tai tare da cewa ki bari lokacin yazo ai zaki gani,  amma wlh ya qara cewa yana sona sai na yimin rashin mutunci da bazai manta da shi ba.  To shikenan zan gaya mishi bakya son shi shikenan?  Amma karki qara fad'ar wata kalmar da bata dace ba akan yaya Ahmad ,  murgud'a baki ilham tai tare da cewa gwara dai tun wuri ki gayamai ah to.  Shiru zahra tai tare da rafka uwaban  tagumi tana kallon ilham,  a zuciyar zahra tana cewa!  Lalai ilham kukan dad'i ma kike ke harma kina da bakin cewa bakya son wanan. Ilham kuwa da taga zahra tayi tagumi zuba mata ido tai dan san gano mai yake damunta,  dan dai tasan ba akan maganar ahmad ce take tagumin nan ba wani abin ne na daban,  shiru ilham tai ta zubawa zahra ido tana son gano mai ke damunta.  Hannu Ilham tasa ta janye wa zahra hanunta daga tagumin da tai tare da cewa,  ke mai yake damun kine ko tinanin yaya mashkhur kike yau baku sha soyayya ba wai ke tantabara uwar aure koh?,  ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa ilham kenan ina mamakin yarda lokacin guda kika manta da qiyayyar da take tsakanina da yaya mashkhur. Haba zahra ai duk wata qiyayyar da take tsakanin ki da yaya mashkhur,  dole ta qare tinda har hanyi aure, ke gayamin ya first night d'in ki da yaya mashkhur ya kance,  bani na sha ilham ta qarasa  maganar tana sakin murmushi. Zaro ido zahra tai tare da dafa qirjinta tana cewa first night fa kikace ilham.  Murmushi ilham tai tare da cewa ke zahra karki min qarya fa,  harfa ALLAH- ALLAH nake nazo naji labarin ya first night d'in ki ya kasan ce da yaya mashkhur.  Ilham ban ta6a tinanin baki da hankali ba sai yau first night fa kikace ke kinsan mai ake nufi da hakan ma?   Ilham tai tare da cewa!  Eh gani daqiqiya bansan mai ne first night ba koh?  Ai ko amir yasan fassarar first night bare ni,  to bari na yi miki gwari-gwari ina nufin daran farkon ki  da yaya mashkhur,  ya ta Maya ta qarasa magar tana sakin murmushi mugunta.  Tsaki zahra taja tare da cewa! Ai ni ba cewa nai baki san fassarar first night ba,  ina nufin anya kin ma san mai akeyi a first night ne da kike min irin wanna tambayar?. Taya zan sani tinda ba aure akayimmin ba,  Oh nifa bana san kama-kame  yanzu kins so kice harda ni baza ki gayawa me ya faru a first night d'in ki ba?  ko dan kinga kin rigani aure ne kinga bani da aure ai a zato na ko zaki 6oyewa kowa banda ni ilham ta fad'a tana had'e rai alamun taji haushi.  Zahra kuwa uban ta gumi ta rafka tana bin ilham da ido yanzu gani take ilham tafi qarfin kanta,  au shiruma kika yimin kenan?  Cewar ilham rai a bace.  D'agowa zahra tai tare da cewa to ilham mai zan ce miki?,  ban sani ba ilham ta fad'a,  kamar zahra zatai kuka tace ilham wai kin manta qiyayyar da take tsakanina da yaya mashkhur ne?,  girgiza kai Ilham tare da cewa ban manta ba zahra amma ai dole ya sauke makaman yaqinsa tunda an riga da anyi muku aure harkun tafi gari d'aya kuna zaune a gida d'aya. Murmushi takaici zahra tai tare da cewa ilham kenan ke iya tinanin ke koh?  To bari kiji yaya mashkhur ya qara tsanar da yayaimin fiye data da ma,  dan ni ka dai nasan halin da nake ciki a gidan nan,  zaro ido ilham tare da cewa yanzu zahra kina nufi har yanzu yaya mashkhur yana gaba da ke,   Kuma baya kulaki, bakwa wata ma'amala ta aure?.  Gyad'a kai zahra tai tare da cewa kwar ilham,  tab yanzu kuma haka kuke zama baya baki haqqin ki na aure?  Tsaki zahra tai tare da cewa!  Ke kika damu da wanan ni bama shine a gabana ba,  ko zai yimin ma ba yarda zan ba bare ma ko kallo ban ishe shiba ta wanan fanin,  dan har gwara namiji ma zai kallesa akai na in dai a wajan yaya mashkhur ne. Kai zahra yanzu sai ki cemin baki damu da hakan ba,  nifa zahra nasan koke wace,  tabbas daga ni har ke ba wanda zai bigi qirji yace zai iya rayuwa ba tare da namiji ba,  girgiza kai zahra tai tare da cewa!  Wlh ilham ni bana damuwa da hakan,  sabida ban saba da hakan ba,  ni tsoro ma hakan yake bani,  kuma ko zan iya hakan da kowa bazan ta6a iya hakan da yaya mashkhur  ba,  bare ma shi naga alamun hakan ma bai dame shiba,  ke koma ya dame shi bazai ta6ayi da niba ninasan da hakan,  Nifa ilham ni duk yanzu ba wanan ne a gaba na ba kawai burina yaya mashkhur ya dai na azaftar da ni. Da sauri ilham ta bud'e baki tare da cewa azaftarwa kuma? Zahra dama yaya mashkhur yana azaftar da ke?  Girgiza kai zahra tai tare da cewa ilham karki damu da sai kinji azaftarwar da yaya mashkhur yake yimin kawai ki bar maganar nan haka zahra ta qarasa maganar tana zubar da kwalla,  kafin ilham ta qara yin wata magar zahra ta silale ta kwata a bed d'in.   Itama ilham d'in kwantawa tai a bayan zahra ta rungume ta ta baya tare da cewa! Zahra baki da 'yar uwar data fini  duk aduniya nima haka,  dan haka dole ki gayamin abinda yake damunki ko zan iya samar miki mafuta.  Murya qasa-qasa zahra tace aa ilham ni na d'aukarwa kai na alqawarin zan shinye komai har a bada bazan ta6a gayawa kowa ba. Itama ilham d'in  hawaye suka fara zubo mata sabida tausayin 'yar uwata ta,  cikin muryar kuka ilham tace qarya kike zahra baki isa kice kin kai level d'in da zaki ringa 6oye min abinda yake damun kiba,  duk duniya bamu da 'yan uwanda suka wuce junan mu,  muna sanar da junan mu sirrin mu,  sanan muyi maganinsa a tsakanin mu ba wanda ya sani,  amma yanzu zahra zaki fara 6oyemin abinda yake damun ki,  kawai dan munyi nesa da juna na wasu lokutan,  ki sani in kikayi hakan tofah zaki fara rusa amincin da yake tsakanina da ke,  mufa 'yan uwan junane kuma aminan juna,  qawayan juna,  kuma mu abokan sirrin junan mune,  muyi fad'a muyi shiri amma zahra kece zakimin haka in kika yimin hakan kamar kin ci amana tane kuma bazan ta6a mantawa da hakan ba ilham ta qarasa magana tana zubar da hawaye. Juyowa zahra tayi suka fara face d'in juna da ilham,  nan da nan kuka ya kwacewa zahra,  da sauri ilham ta jawota jikinta daga kwance suka rungume junan su, nan da nan ilham ta fara rarashin zahra da bata baki har sai da zahra tayi shiru.  Murya a sanyaye Ilham tace pls zahra ki gayamin mai yake damunki kinji,  ajiyar zuciya zahra tai itama cikim sanyayiyar murya tace ilham zan gaya miki,  amma fa banaso ki gayawa su ammi da dady kawai dai amanace a tsakanin mu kinji,  da sauri ilham ta gyad'a kai tare da cewa in sha ALLAH zahra zan riqe miki amana ba wanda zai ji daga ni sai ke sai ALLAH kuma. Ajiyar zuciyar zahra ta sauke tare da cewa! Ilham tinda nazo rasha ban qara samu kwanciyar hankali ba,  tin da yaya mashkhur ya dawo daga kai ku airport na fara ganin tashin hankali,  ranar sai da ya kulle a toilet na wani baci ba sha ba sallah, sai daga qarshe ya bud'e ni.  Ke tindaga ranar ko motsi nai wanda yaya mashkhur bai yarda da shiba sai ya sani punishment,  har sai dana kwan mace gwara ya riga dukana ni da muguntar da yake min,  dan ko banyi laifiba punishment yake bani.  da a kwai wata rana wai dan na kunna  tv ina kallo  ya kulleni a taga da igi ya bud'e tagar kuma ga garin da sanyi sosai,  har sai da nayi wajan awa koma a tsaye,  murada da cuwan kai da zazza6i suka rufe ni,  jikina duk ba kwari,  lokacin da ya kwance ni haka na fad'i a qasa sabida banajin dad'in jikina. Yana gani na fad'i bai tare niba,  har sai dana fasa kai da baki,  kuma washe gari budurwarsa ZEE tazo tasani girki iri-iri kamar dai zan mutu haka nayi mata.  Haka na rinva cuta kamr zan mutu, daga qarshe sai da yaya Ahmad ya kai ni asibiti akamin qarin ruwa aka bani magani.  Cikin  mamaki ilham  tace budurwarsa kuma,  dama yaya mashkhur yana da budurwa.  Gyada kai  zahra tai nan da nan ta fara bawa ilham labarin zee da kuma yarda take lalata mashkhur har take kawo mai kayan shaye-shaye har yadda suke azabtar da ita duk sai da zahra ta  kwashe ta gayawa Ilham.  Ilham kuwa kuka ta saki sabida mugun tausayi da zahra ta bata,  kuma ga baqin cikin shaye-shayen da taji yaya mashkhur yanayi hankalinta ya tashi sosai. Rarrashin Ilham zahra ta farayi har sai da tayi shiru,  cikin muryar kuka ilham tace yanzu zahra  har yanzu yaya mashkhur yana shaye-shayen?  Ehh maba ilham har gobe d'azuma ina ganin lokacim daya kwashe magugunan shaye-shaye a firj. Sabida kar dady ya gani,  cikin mamaki ilham tace au wai su dady basu san yaya mashkhur yana shaye-shaye ba kenan?  Aa sun sani mana iya mune kawai basu sani ba,  nima sai da nazo na fahimci hakan,  amma kema inaso hakan ya zama amana a tsakanin mu ko haidar da faruq karki gayawa kinji. In sha ALLAH zahra bazan gayawa kowa ba dagani sai ke wanan maganar,  kuma karki damu in sha ALLAH  ko kallan banza yaya mashkhur ya dena yi miki,  dan zan gaya miki yadda zakiyi maganinsa shida wanan shegiyar budurwar tashi. Zaro ido zahra tai tare da cewa!  Tayaya ilham wlh bazan iya ba,  ina jin tsoran yaya mashkhur sosai da sosai,  daga shi har budurwar bazan iya yi musu komai ba,  tsaki Ilham taja tare dace ke dai zahra kin fiya tsoro wlh ya zama dole ki cire wannan tsoran da raunin naki kafin ki fara hukunta yaya mashkhur da budurwar shi.  Ke wlh in kika bi shawarar da zan baki duk duniya sai yaya mashkhur yaji ba wanda yake so sama da ke bazai ta6a iya rayuwa babu ke ba.   Tofa jannert anzo wajan 😂 so zai wa mashkhur faka-faka. Zaro ido zahra tai tare da cewa!  Ke ilham rufamin asiri ai ni bana soma ya sone nafi so ya sake ni,  dama ranar nan yacemin muna komawa Nigeria zai min saki uku bazai cigaba da zama da ni a matsayin mata ba. Zaro ido ilham tai tare da cewa saki kuma haba zahra, yanzu mai ne amfanin saki,  in ya sakeki wa zaki aura qaramace ke fa sosai da sosai bai kamata ma ki futo daga gidan aure ba kinya qanqanta da zawarci.  Ilham kenan ai bazan ta6a iya ci gaba da zama da yaya mashkhur a matsayin mijiba kamar shima yarda bazai iya ci gaba da zama da niba a matsayin matar sa,  duk fa bama san junan mu,  zaman aure bazai ta6a yuwuwa a tsakanin muba,  in ya sake ni yaya ABDUL zan AURA ni wlh shi nake SO,  what zahra kina cikin hayyacin ki kuwa,  kina da aure kike cewa kina son qanin Mijinki?  Kamar zahra ta zai kuka tace!  Eh mana ilham ai gaskiya na gaya miki kuma ai ba' a gaba kowa na fad'a ba,  ke kawai na gayawa.  Girgiza kai ilham tai tare da cewa!  Tab ki sauri istigfari ai in ba'a gaba kowa kika fad'a ba a gaba ALLAH kika fad'a haba zahra sai kace bakije islamiyya ba? Kin san dai ba kyau mace tana da aure tana tinanin wani ko tana san shi,  ba kayau.  Hakane ilham,  ALLAH na tuba amma ni nasan dole yaya mashkhur ya sake ni,  sabida qiyayyar da take tsakanin mu tayi yawa wlh,  hakane zahra amma ai in yaya mashkhur ya fara sonki ai zaki so shi koh?,  shiru zahra tai tana nazirin maganar ilham,  can kuma tace gaskiya ilham bazan ta6a son yaya mashkhur ba,  tunfa ina yarinya qarama  tsanar shi ta shi zuciyata kin ga kuwa ba ta yarda zan so shi. Gaskiya zahra da zaku fahimci junan ku ke da yaya mashkhur da kwa kunji dad'in ku sabida wlh kun dace sosai,  yaya mashkhur ya cika namiji kyakyawa mai ilimi matsalar shi guda shaye-shaye nan,  kema kin cika mace mai kyau ga diri ga ilmi ga  addini ga haquri wlh zahra duk namijin daya aureki na muddin rayuwarsa ya dace.  Ajiyar zuciyar zahra tai tare da cewa hmm ilham kenan ki dena tinanin zamu iya rayuwar aure da yaya  mashkhur,  kamar fa wuta ne da audiga fah a had'a su waje guda ai kinga baza a zauna lpy ba koh?.  Murmushi ilham tai tare da ce ke dai bari zahra ai zan baki course d'in da wlh yaya mashkhur sai ya soki,  in ba'a yi wasa bama to fah da JARIRINKI zaki dawo Nigeria ko da tsowan CIKI............... Mu had'u a next page ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜                                     Typing............                                     *page 69* Ajiyar zuciyar zahra tai tare da cewa hmm ilham kenne  ki dena tinanin zamu iya rayuwar aure da yaya  mashkhur,  kamar fa wuta ne da audiga fah a had'a su waje guda ai kinga baza a zauna lpy ba koh?.  Murmushi ilham tai tare da ce ke dai bari zahra ai zan baki course d'in da wlh yaya mashkhur sai ya soki,  in ba'a yi wasa bama to fah da JARIRINKI zaki dawo Nigeria ko da tsowan CIKI...............  Da sauri zahra ta fir gita had'i da zaro ido tare da cewa! Ciki kuma ilham  rufamin asiri,  hararar zahra ilham tai tare da cewa!  To menene Haramin ne?  Rausayar da kai zahra tai tare da cewa!  Ai naji kin fad'i abinda bazai ta6a yuwowa bane,  hmm haka kika gani ai sai ma yafi komai sauqin yuwuwa in dai kinsa kanki,  Ilham ta qarasa maganar tana zubawa zahra ido,  shiru zahra tai tana nazari maganar ilham dan ita ko da wasa mah gani take hakan bazai ta6a faruwa ba.  Ilham ta bud'e baki zatai magana kenan dady ya shigo baki d'auke da sallama,  had'a baki zahra da ilham sukayi wajan amsa mai sallamar. Yana qarasowa wajan da suke zaune zahra tace dady ina kwan an tashi lpy?  Murmushi dady yayi tare da cewa lpy qalau mamana kema da fatan kin tashi lpy? Na tashi lpy qalau dady,  dady good morning cewar ilham,  morning ilham how are you,  I'm fine dady zama dady yayi a kusa da zahra tare da cewa masha ALLAH.  Mamana ya kikaji zaman qasarnan dad'i kuwa? Dady ya tambayi zahra yana binta da ido,   Gyara zama zahra tai ta qara matsawa kusa inda dady yake tai tare da cewa! Uh balefi amma kasan dady tinda bana ganin ku ai bazan ji dad'i zama ba,  kullum tunanin ku nakeyi,  ni nafi so na zauna tare da ku. Sabida mai mamana ko yayan naki yana takura miki ne?  Dady ya tambayi zahra yana binta da ido.  Ajiyar zuciyar zahra tai a zuciyar ta cewa tai sosai mah,  amma a fili cewa tai aa ni baya takuramin,  ba abinda yake min zahra ta qarasa maganar tana sunkuyar da kai,  ilham kuwa shiru tai tana sauraran abinda zahra take cewa!  Dan da itace sai ta fad'awa dady abinda yaya mashkhur yake mata,  yanzunma tana so ta fad'awa dady gaskiya abinda zahra ta gaya mata amma tasan sirri ne tsakaninsu da zahra amana Ta bata kuma in ta tona zahra bazataji dad'i ba. Girgiza kai dady yayi tare da cewa no mamana,  karki min qarya mana,  ki gayamin gaskiya abinda yake faruwa nifa tinda muka baro ku daga rashan nan ko kwakwaran bacci bana iyayi,  sabida fargabar kar mashkhur ya ringa zalintar ki,  itama ammi kusan kullum sai gabanta ya fad'i duk tabi ta d'aga hankalinta,  kullum zancan ki take shiyasa ma da akayi hutun school mukazo dubaki,  nifa ina tinanin zaman haquri kawai kike mamana ki gayamin gaskiya. Murmushi dole zahra ta kwakwulo tare da cewa!  Tab dady haka kake tunani?  Gyad'a kai dady yayi alamun eh. Da sauri zahra ta Girgiza kai tare da cewa to gaskiya dady ka dena d'aga hankalinka,  ku kwantar da hankalin ku,  nifa tinda nazo gidan nan ko kallan banza yaya mashkhur bai ta6a yimin ba,  zahra ta qarasa maganar cikin kokwanto sabida qaryar da tayi,  a zuciyar tama sai da tai istigfari.  Shiru dady yayi yana nazirin magana zahra ita kuma ilham da take gefe jinjina kai tai tana tinanin yadda akayi zahra ta iya sharo qaryar nan ko sarqewa batayi,  ba kamar da ba da in zatai qaryar sai tayi qinqina,  a zuciyar ilham tace lalai zahra tasha horan ya mashkhur. Mamana kin tabbata abinda kike cemin da gaske kike?  Gyad'a kai zahra tai tareda cewa eh dady da gaske nake.  Gyara zama dady yayi tare da cewa! To ya zancan wanan qawar tasa zeza take da suna kowa?  Gaban zahra ne ya fad'i rass amma sai ta dake tare da cewa!  Dady zeza kuma,  wace kuma wata zeza?  Shima kansa mashkhur da yake la6e a bakin qofa yana sauraran maganganun da dady yake da zahra sai da gabansa ya fad'i,  yana addu'a a zuciyar shi ALLAH yasa zahra karta tona mai asiri,  dama tin da mashkhur yaga dady yayo hanyar bedroom d'in zahra hankalinsa ya tashi dan yasan dole ya komai,  gashi ya manta bai jawa zahra kunne akan karta gayawa dady komai ba. Shiru dady yayi yana nazari can kuma yace zee nake nufi ai nasa kinsan ta,  da sauri zahra ta Girgiza kai tare da cewa!  Aa dady ni ban ta6a jin sunan tabama sai yau,  kallon ta dady yayi cikin mamaki dady yace!  Yanzu kina nufin bakisan ta ba,  gyad'akai zahra tai alamun ehh.  Anya mamana in yarda da abinda kike gayamin kuwa?  Sunguwayar da kai zahra tai tana wasa da yatsun hanunta,  tare da cewa! Wlh dady da gaske nake mah kasan dai bana yima qarya,  jinjina kai dady yayi tare da cewa it's okay,  zan yarda da abinda kike gayamin amma sai naje na tambayi ahmad nasan bazai min qarya ba,  kuma in dai na tambayi ahmad naji sa6a nin hakan zan 6ata da ke,  kuma harda ke zan d'auki mataki,  zaki mamaki sosai mamana. Gaban zahra ne ya fad'i rass har sai da gumi ya d'an futo mata duk da kusa sanyi da ake,  amma batama san sanda tace ehh dady ka tambaye shi na amince,  kayimin hukunci da ya dace in dai ka gano zancena ba haka bane,  jinjina kai dady yayi tare da cewa! Mamana karfa ki d'auka da wasa nake dan fa bada gaske kike ba hmmm abin dai ba'a cewa komai sai kin gani dad'i ya qarasa maganar yana sakin murmushi,  itama zahra murmushi ta saki tare da qarasa sunkuyar da kai.  Ji wani yarda kike sunkuyar da kai kamar wata mage ilham ta fad'a cikin tsokana murmushi dady yayi tare da cewa!  Hmm ke kuwa ba dole ba tana magana da surikin ta. Zaro ido zahra tai tare da d'agowa ta kalli dady ta langwa6e murya tana cewa!  Haba dady suri ki kuma ko uba?  Ta qarasa maganar tana d'an 6ata rai da turo baki,  murmushi  dady ya sake yi tare da cewa!  To naga ai kina jin kunya kamar kina magana da surikin naki ne,  qare had'e rai zahra tai tare da juyawa dady baya!  Alamun sai an rarashe ta,  dariya dady yayi tare da janyo zahra yana cewa haba mamana kin ta6a ganin uwa ta gari tayi fushi da 'danta haba ke mamata ce,  juyowa zahra tai tare da cewa,  kai ma dady ka ta6a jin inda d'a ya tsokani mamansa. Daga dady har ilham dariya sukayi sabida hakan da zahra tai ba qaramin birge su yayi ba. Itama zahra murmushi tai tare da fad'awa jikin dady kamar dai yadda ta saba acan baya,  bibiga bayanta dady yayi,  yana rarashin ta kamar wata 'yar yaye.  6angar mashkhur kuwa tinda yaji dady ya ambaci zai je wajan Ahmad hankalinsa ya tashi sosai,  dan haka bai wani 6ata time ba ya fuce,  daga part d'in.  Yana sauka daga step d'in benan,  ya wuce part d'in ahmad yana zuwa a hanzar ce,  ba 6ata lokaci ya fara bugawa ahmad gofa da qarfi-qarfi. Bai fi minti uku ba ahmad ya futo, dagq shi sai kayan bacci kana ganin sama zaka sheda daga bacci ya taso,  yana bud'e qofar ya zubawa mashkhur ido yana mamakin mai ya kawo mashkhur haka da sassafe,  dan yasan shi bai saba shigowa da safiya haka ba.  Kallon mashkhur  ahmad yayi  tare da cewa!  Mashkhur shigo mana,  ba musu mashkhur ya shigo tare da rufo qofar,  ko zama bai yi ba ya fara korawa ahmad bayani kamar haka!  ahmad kansan menene?  Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa aa amma ya kamata mu zauna ai,  kafin ka gayamin. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! Nan ma ya isa, kallon sa Ahmad yayi tare da cewa! To shikenan ina jinka mai ke tafe da kai?  Sumar kansa mashkhur ya shafa tare da cewa Ahmad pls ko dady ya tambaye ka akan maganar zee, to kace mai na rabu da ita,  sanan in ya tambaye ka akan maganar waccan yarinyar karkace ina takura mata pls?.  Kallon up and down ahmad ya watsawa mashkhur tare da cewa au,  ahine kake min magana a gadaran ce kamar mai bani umar,  kawai kace temako kazo ka nema ko?,  rai mashkhur ya had'e tare da cewa!  Kaga ahmad karka rai namin hankali mana.                         Lalai ma mashkhur to bari kaji in dady ya tambaye ni sai na gaya mai komai tin daga yadda kake quntatawa zahra har yadda alaqarka ta qara qarfi da zee da kuma shaye-shaye da kake,  ahmad ya qarasa maganar yana qoqarin komawa ciki,  da sauri mashkhur ya ruqo shi tare da cewa!  Dan Allah ahmad kayi haquri pls karkamin haka,  mamaki ne ya kama Ahmad sabida tinda yake da  mashkhur bai ta6a bashi haquri ba sai yau.  Juyowa ahmad yayi tare da kallon mashkhur d'in,  sai da sukayi wajan minti biyu suna kallon-kallo da mashkhur d'in. Can kuma yace to yanzu in ban gayawa dady ba taya kake tunanin zan qwatarwa zahra 'yancin ta nasan dai in na gayawa dady dole ya raba auran ka da zahra kuma gashi kai ba santa kake ba ai kaga na tai make ka kuwa.  Yanzu mashkhur mene ribarka nayiwa zahra hakan tana qaramar yarinya kana qoqarin ka lalata maka rayuwa,  ka dora mata ciwan hawan jini da zuciya to ni tin kafin ka cuceta zan nema mata mafita a wajan dady gwara ka sake ta ta hutu tinda basan junan ku kuke ba. Zaro ido mashkhur yayi tare da cewa! Ai ahmad da wanan ne zai ta dady ya raba aure na da zahra tofah da tini mun rabu da zahra,  dan da kai na ma zan cewa zahra ta bigawa dady ta gaya masa ina azaftar da ita,  amma daga ranar da dady yasan ina azaftar da zahra tofah aure na da zahra ya qara kulluwa tamau ba rabuwa,  sabida kafin muzo rasha dady yayimin alqawarin in bana dukanta bana takura mata kuma na dena shaye-shaye da kula zee tai kuma na futo da ruselt mai kyau a school to yace zai raba auran in muka koma Nigeria har dai in bama son junan mu,  to yanzu in yaji haka kana tinanin ma zai raba auran nan kuwa,  koma dai ni kasan ba santa nake ba. Lalai mashkhur to inaga har ka mutu da auran zahra akanka zaka mutu dan ko dady bai tambaye ni ba,  sai naje na gayam mai gaskiya.  Zaro ido mashkhur yayi tare da cewa! Yanzu ahmad haka zaka yimin?  Karfa ka manta mu abokai ne wlh sam bana qaunar yarinyar nan dan in kace na zauna da ita na muddin rai tofah wlh sai na gudu na tafi wata qasar ta daman,  ko kuma na kashe ta sanan na dawo na kashe kai na kowa ya wuta.  Zaro ido ahmad yayi tare da cewa! Mashkhur  kana da hankali kuwa?  Kasan me kake cewa?. Kwari ahmad nasan mai nake cewa,  wlh bakasan yadda na tsane taba ne shiyasa ,  jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa! Tom shikenan mashkhur naji zan rufama a siriva wajan dady amma da saharad'i na guda  uku  baki na rawa mashkhur yace eh ahmad wlh ko mene zan iya in dai bai fi qarfina ba,  jinjina kai ahmad  yayi tare da cewa! Na farko dai sai ka amince zaka dai na zalintar zahra ko kallan banza karka sakeyi mata,  na biyu kuma zaka rabu da zee,  na uku kuma zaka dena shaye-shaye nan to in dai ka yarda da wanan zan rufama a siri a wajan dady. Eh ahmad na yadda duk abinda kace zanyi hakan,  mashkhur ya fad'a ne kawai amma ba har cikin zuciyar sa ya amince da hakan ba.  Kallansa ahmad yayi tare da cewa!, yau zaka school ko?  Girgiza kai mashkhur tare da cewa! No bazani kallansa ahmad yayi cikin mamaki yace sabida mai kawai bana buqatar zuwa ne shi yasa,  shiru ahmad yayi yana nazari akan wanan rashin tinani irin na mashkhur,  can kuma yace to in dady ya tambaye ka mai zaka cemai?  Cemai zanyi jiya da yau bamu da lectures daga haka mashkhur ya fice yabar ahmad cike da jimami. Lokacin da mashkhur ya koma gida har dady sun gama hira da zahra dan harma ilham da zahra sun fara had'a breakfast,  shima zama yayi a falo shida abdul suka fara hira.  Yau da su zahra suka gama dafa abinci suka jera mashkhur bai jira bismillar kowa ba ya fara cin abinci.  Suna cikin cin abinci dady ya kalli mashkhur yace!  mai sunan baba yau bazaka makarantar bane ba?,  murmushi mashkhur ya saki tare da cewa!  Ai yau bamu da lectures shiyasa,  jinjina kai dady yayi tare da cewa!  Ai nayi tinanin bazaka bane ashe baku da lectures ne. Haba dady sai kuma in qi zuwa school ai ni inaga tinda mukazo rasha wanan karo ban ta6a fashin zuwa school ba.  Zahra kuwa da taji qaryar mashkhur har sai da ta d'an kware,  dady kuwa mayar da kansa cikin abincin yayi tare da cewa!  Haka ake so,  mashkhur kuwa suna had'a ido da zahra ya sakar mata muguwar harara yana yi mata kallan munafi ka,  kawar da kai zahra tai ta cigaba da cin abinci ta sabida ita inda sabo tama riga da ta saba.  Bayan sun gama cikin abinci dady da abdul komawa sukayi suka kwanta,  dama amir bai tashi daga bacci ba. Mashkhur fita yayi ya tsaya a korudan matattakala benan yana shan iska,  zahra da Ilham suna bedrom d'in zahra,  zahra tana mofe bedroom d'in ilham ta bud'e korudo d'in ventilation tana leqe da shan iska duk da kuwa garin da d'an sanyi.  Can ilham ta fara kwallawa zahra kira kamar haka!  Zahra!!  Zahra!! Murya zahra ta d'aga tare da cewa  Na am, yi sauri kizo maza-maza zo ki gani,  ba shiri zahra ta ajiye mofar da take goge wajan ta nufi ventilation d'in,  tana zuwa ta shige dama da yake ilham a bud'e tabar glass din bata zuge ba. Zahra tana qarasawa tace ilham wanan wana irin kira kikemin haka?  Da sauri ilham ta nunawa zahra qasa tare da cewa! Kinga, da sauri zahra ta mai da kallonta kan abinda ilham take nuna mata,  zee da mashkhur ne a tsaye,  taci matsatsun kaya riga iya ugu wanda ma ya matseta sosai sai dogwan takalimi,  kana gani zaka sheda fad'a yake mata amma su kansu basusan fad'an mai yake mata ba,  amma zahra tasan bazai wuce na zuwa da tayi gidan bane,  yanzu zahra wanan ce zee d'in Ilham ta tabbayi zahra cikin mamaki.  D'aga kai zahra tai tare da cewa!  Itace mana ilham. Gani sukayi zee ta nufi motar ta data faka a packing space ta fuce. Da sauri zahra ta ta jawo ilham sukayi baya dataga mashkhur yana qoqarin d'ago idan sa sama.  Cikin rawar murya tace ilham mu koma ciki karya ganmu,  ba musu suka shige suka zuge glass d'in.  Suna shigowa ilham ta zauna akan bed ita kuma zahra ta cigaba da mofin d'in da take,  tana gamawa ta fita da mofar sanan ta dawo ta zauna a kusa da ilham.  Ilham ce ta fara magana kamar haka!  Yanzu zahra wanan kwarmashashiyar yarinyar ce zee wanda ta kwace miki miji kuma take saki aiki a cikin gidan mijinki. Shiru zahra tai bata bawa ilham amsaba sabida ita sam bataso a kira ya mashkhur da mijinta,  au kina jina kika yimin shiru cewar ilham,  to  ilham mai zance miki kuwa?  ilham ta bud'e baki zatai magana kenan amir da yake kwance a bayansu ya farka tare da cewa!  Ke ilham zo kimin wanka!  Ya fad'a yana dukanta ta baya,  murmushi zahra tai tare da cewa!  Lalai ma amir yanzu ko aunty baya ce miki,  itama ilham murmushi tai tare da cewa!  Tab wataran in yayi niya yana cemin aunty,  yanzufa duk yabi ya rai nani sabida yaga nice abokiyar wasansa a gida. Daga  haka Ilham taja hanun amir suka shige toilet,  suna shiga tai mai wanka sanan suka futo,  zahra ce ta fara samai kaya ita kuma ilham ta fita zubo mai breakfast,  da zahra ta gama sawa amir kaya ficewa amir yayi daya gaji da jiran ilham yana fita ya hangi mashkhur akan sofa yana danna phone d'in sa,  da sauri amir ya qarasa ya fad'a jikin mashkhur d'in, rungume amir mashkhur yayi,  amir kuwa cewa yayi yaya mashkhur good morning, wata siririyar dariya  mashkhur yayi tare da cewa!  morning too how are you?  Shima amir dariya yayi tare da cewa!  Fine,  inye ashe ka iya gai suwa da turanci,  dariya amir yayi tare da d'aga kai alamun eh. Muryar ilham sukaji akan su tana cewa!  Amir ga abincin zo muje na baka,  manne kafad'a amir yayi tare da cewa! Aa ni yaya mashkhur ne zai bani,  harara ilham ta watsawa amir tare da cewa! To da waye yake baka?  Yaya mashkhur d'in ne zai baka abinci ko?  To ka dad'e baka ciba! Harara ilham mashkhur yayi tare  da cewa  mara mutunci kawai wlh wata rana baki wasa ba sai na fasa miki baki,  mara kunya kawai,  Bani plate d'in  kafin na wanke ki da mari ya fad'a yana qara fata rai ba musu ilham ta miqawa mashkhur plate d'in da cup din,  tare da cewa!  Ya haquri. Rufemin baki bana son haqurin naki,  shiru ilham tai tana tinanin taya akayi yaya mashkhur ya koyi sauri fad'a haka?  Lalai zahra tana qoqarin zama da shi,  amma dai ilham tasan mashkhur bazai duke taba kawai dai ya fad'a ne,  sabida tunda baya yawan dukanta ko agida in sunyi laifi ita da haidar ko faruq baya dukan ta sai dai ya dake so,  sabida yana qaunar ta sosai,  da yake ita ka d'ai ce qanwar sa mace,  uwa d'aya uba d'aya,  yana mutuwar san ta yadda ya kamata,  sam baya san ganin 6acin ranta ba kamar zahra ba da yake nuna mata tsantsan qiyaya. Dallah can tafi kibar nan wajan,  tsugunawa Ilham tai kamar zatai kuka tace yaya mashkhur nice fah,  dan ALLAH kayi haquri na dena wlh.  Nan da nan mashkhur ya saki ranshi tare da cewa!  Tom shikenan jeki,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Yauwa yaya mashkhur shiyasa nake qaunar fiye da yaya abdul,  ta qarasa maganar tana sakin murmushi,  dariya mashkhur yayi saka makwan ganin abdul da yayi riqe da ugu yana sauraran abinda ilham tace,  dama Ilham ta fad'a ne kawai sabida yaya mashkhur ya wuce,  amma ba har zuciya ta fad'a ba sabida shima tana son yaya abdul d'in. Sannu muna fuka ai dole kifi san shi,  tinda baya had'a miki jiki ko?  Baya dukan ki,  da sauri ilham ta juyo tana mamakin taya akai yaya abdul ya futo bata sani ba.  Da ilham ta rasa mai zata ce,  da gudu ta wuce tabar wajan sana saki Dariya,  shima abdul dariyar ya saki yana girgiza kai sabida yasan halin Ilham sarai,  sometimes shima tana yawan cemai tana qaunar shi fiye da yaya mashkhur in tana so yayi mata wani abun,  qarasawa abdul yayi kusa da mashkhur,  tare da cewa! Kai ilham da akwai shafta yaya mashkhur,  kasan wataran in tana so nayi mata abu cewa!  Take tana qaunata fiye da kai ya qarasa maganar yana sakin siririyar dariya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa!  Kai ai ilham bata da dama abdul,  tana da abin dariya sosai,  daga haka abdul da mashkhur suka hau hira,  mashkhur yana bawa amir abinci a baki kamar wani d'an yaye. 6angar ilham kuwa tana shiga d'akin zahra ta saki dariya tare da fad'awa gado tana sakin ajiyar zuciya,  ke ilham lafiya?   cewar zahra,  nan da nan ilham ta fara basa zahra labarun abinda ya faru,  itama zahra dariya tayi sosai tare da cewa!  Ke Ilham shiyasa ba'a so ka ringa haka,  yanzu daba dan yayan ki bane ai kunya zaki ji wlh............ Kwana biyu kunga bana yi muku posting koh?  Wlh biki mukeyi shi yasa,  ina yi muku fatan alkhairi,  happy weekend... ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜                                     Typing............                                     *page 70* 6angar ilham kuwa tana shiga d'akin zahra ta saki dariya tare da fad'awa gado tana sakin ajiyar zuciya,  ke ilham lafiya?   cewar zahra,  nan da nan ilham ta fara basa zahra labarun abinda ya faru,  itama zahra dariya tayi sosai tare da cewa!  Ke Ilham shiyasa ba'a so ka ringa haka,  yanzu daba dan yayan ki bane ai kunya zaki ji wlh............  Dariya Ilham tai tare da cewa!  Ai kuwa dai danaji babbar kunya,  gyarazama zahra tai tana cewa!  To ALLAH ya shiryemu baki d'aya,  ammen zahra.  Zama itama ilham ta gyara tare da cewa! To zahra mu koma kan maganar mu ta d'azu,  ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa inaji kin ilham,  jim ilham tai na wani lokacin kafin tace yanzu zahra wanan tsigigiyar yarinyar ita kike tsoro koh?  Gyad'a kai zahra tai alamun ehh,  hmm to zahra in banda abinki mene abin tsoro a jikin waccan yarinyar,  duk da ta girmeki amma ai bata fiki komai ba,  ya rinyar da ko shap d'in arziki bata da shi ko a haka kin fita komai bare ma baki gama girman kiba, jitafa wata siririya kamar ki hure ta fad'i  Ilham ta qarasa maganar tana bin zahra da ido. Hakane ilham amma yanzu ya kike so nayi da ita yaya mashkhur ne yake son zuwanta gidan nan bani ba kuma kinsan ko ta ina yaya mashkhur yafi qarfina ban isa na hanata zuwa gidan nan ba ko?.  Kwarai zahra baki isa kin hanata zuwa gidan nan ba amma kin isa kisa wanda take zuwa gurinsa yasa ta dena na?  Cikin mamaki zahra tace ilham tayaya zanyi hakan?  Hmm zahra ki kwanta da hankalin ki zan gaya miki,  duk da nasan ba lallai ne ki iya ba. Shiru zahra tai tana sauraran ilham,  abu na farko da zan gaya miki shine duk abinda zee ta saki a cikin gidan nan karki sakeyi tinda ke ba bai warta bace. Zaro ido zahra tai tare da cewa!  Amma ai yaya mashkhur zai sani punishment ko ma ya dake ni,  tsaki Ilham taja tare da cewa ai ke matsalar ki kenan,  ke wai bazaki iya dai na jin tsoran yaya mashkhur d'in nan bane tinda ai bashi ya haife kiba koma bai hallicci kiba.  Aa ilham abinda nake tsoro karya illatani fah,  gyara zama ilham tai tare da cewa!  Duk sanda ya sake qoqarin dukan ki ko to karki tsaya ki gudu,  ai ilham ko na gudu ban tsiraba sabida ina futowa in zanci abinci kuma ina futowa in zani makaranta ai kinga dole ya kamani ko?.  Shiru ilham tai tana tinanin mafita,  can tace ga shawara in zaki iya,  kallon ta zahra tai tare da cewa ina jinki kuma ALLAH yasa na iya, duk sanda yaya mashkhur yazo dukan ki ko?  ki fad'a jikin shi ki qanqame shi da iya qarfin ki karki sake ki sake shi komai zai ce miki,  Zaro ido zahra tai tare da cewa!  Tab gaskiya bazan iyaba ki canza wata shawarar,  ni bazan iya wanan ba taya ma zan iya hakan ke in kece zaki iya?  Da sauri  ilham tace kwarai kuwa harma abinda yafi haka zanyi,  in dai zan kwatarwa  kai na 'yanci,  ke nifa da nice na tsinci kai na a halin da kike cike zahra da tini na nemawa kai na mafita. Ke ilham gaskiya ki canza wata shawarar gaskiya banda wannan,  shiru ilham tai ta zubawa zahra ido,  tana ganin ikwan ALLAH,  haba ilham mene haka kike zubamin ido kiyi magana mana zahra ta fad'a tana ta6a fuskar Ilham,  hajiya zuciyar ilham ta saki tare da cewa!  Ai kece naga sam bakya d'aukar sha'wara,  murya asanyaye zahra tace!  Tom naji dan ALLAH kiyi haquri ki canza wata banda wanan.  Shiru ilham tai tana tinanin wata mafitar,  can tace yauwa na tuno wata mafita mai kyau kin san meye?  Da sauri zahra tace aaa mene?. Kawai kicewa dady ya siyar miki waya,  zaro ido zahra tai tare da cewa!  Waya kuma ilham ?  Kwarai zahra wlh in baki hakan ba bani da wata mafitar,  to in ya siyar min wayar mai zanyi da ita?   Murmushi ilham tai tare da cewa!  Zahra kenan,  yanzu kuwa zakisan me zakiyi da ita kinsan me zakiyi da ita?  Girgiza kai zahra tai tare da cewa!  Sai kin fad'a,  yauwa daga rana da muka bar qasarnan ko to kada zee ta sake saki wani aiki kiyi,  ko kallon arziki karkiyi mata inta saki aiki kiyi mata banza  kibarta a wajan,  shi kuma yaya mashkhur in yazo zai dake ki kice wlh har dai ya sake ya dakeki to fah sai kin bigawa dady kin gaya masa. Gyara zama zahra tai tare da cewa!  To in ya kwace wayar fa?  To kema in banda abinki ba 6oye wayar zakiyi ba,  duk abinda zai miki karki sake ki futo da wayar,  sanan kuma in yayi miki abu ki dena nuna mai kin damu,  ko kuma kiyi sauri kukan,  rai naki fa yake in yaga kina wanan kukan,  kema ki zama jaruma ki wani dena jin tsoran shi,  ke in ta kama ma ko gaishe shi ki denayi ki bawa banza ajiyar shi kiyi harkar gabanki,  kuma duk abinda ya hanaki najin dad'i a gidannan ki cigaba in kina san kallan tv to ki kije ki kunna ki kallah,  kar wani kiji tsoro in yazo zai dake ki kice sai kin gayawa dady punishment kuwa in ya qara saki karma kiyi ki wuce bedroom d'inki ki kulle ki barshi a wajan. Ajiyar zuciyar zahra ta saki tare da cewa!  Anya kuwa zan iya Ilham?  Kwarai kuwa zaki iya sai dai baki sa kanki ba zahra,  jim zahra tai can kuma tace tom shikenan ilham zan gwada,  harara ilham ta watsa mata tare da cewa!  Bawani zaki gwada ba za dai kiyi zakice,  tom shikenan ilham  zanyi.  Gyara zama ilham tai tare da cewa!  Sai abu na gaba  kuma yadda zaki sace zuciyar shi,  wai zahra sai kace ba mace ba?  Ke duk rangwad'a da rausaya baki iyaba ne?  Tab yaya mashkhur d'in zanwa rangwad'a gaskiya ilham bazan iyaba,  lalai ma to kina cikin wahala kuwa,  yanzu yan qananun kayan nan bazaki iya sawa ki rikirkita shi tinda shi ba qarfe bane ki sace zuciyar shi ba?. Gaskiya ni bazan iya wanan iskanci ba,  tabe baki ilham tai tare da cewa!  Shikenan ki yadda kike so bazan takura miki akan sai kin so yaya mashkhur ba,  amma ki sani in yaya mashkhur bai fara sanki ba tafah ba ta yadda zaki rama cin kashin da yayi miiki ba ahto.  Ke ilham ni dai ban damu da sai na rama ba,  kawai burina ya sakeni,  na auri wanda nake so dan bazan ta6a iya rayuwa da yaya mashkhur ba,  ajiyar zuciya ilham tai tare da cewa!  To ALLAH ya za6a miki abinda yafi alkhairi,  murya a sanyaye zahra tace amen. Washe gari..... Da sasafe zahra ta fara shirin tafiya school,  ko abinci bata tsaya sun gama girkawa ba,  ta wuce dan ko dady bai ma tashi daga bacci ba.  Tana fita ta wuce motar yaya Ahmad ta tsaya domin jiran shi,  shima bai fi minti 5 ba ya futo yana fitowa suka gaisa da zahra kamar yadda suka saba kullum,  sanan suka shige mota suka fara tafiya.  Suna cikin tafiya Ahmad ya kalli zahra tare da cewa qanwata,  wai ya magana mu kuwa kin gaya mata?  Shiru zahra tai na wasu daqiqu,  kafain tace eh yaya Ahmad na gaya mata,  amma naga kamar bata d'au zancan serious ba,  amma ina ga dai ka dan bata lokaci,  sanan kuma waqa a bakin mai ita yafi dad'in bayan kwana biyu kafin su koma sai ka gaya mata koh?. Ajiyar zuciyar Ahmad yayi tare da cewa! Okay qanwata ba damuwa,  daga haka ba wanda ya sake cewa! Komai har su kazo school d'in Suna zuwa ya sauke ta ya koma gida.  Yau mashkhur yaje school da yake yana tsoran dady ya gano gaskiyar lamarin........ To yau kimanin sati d'aya kenan da zuwa su dady rayuwa ta canzawa zahra sosai tana samun farin ciki,  ba kamar da ba,  kullum cikin walwala take sam bata baqin ciki ko school ma da kyar take zuwa sabida batason rabuwa dasu dady.  Shima mashkhur ba laifi yana zuwa makarantar kuma yanzu baya shaye-shaye sai dai yayi a makarantar shida zee,  kuma bama sosai yake yiba.  6angar Ahmad kuwa Kullum sai yazo wajan su mashkhur,  kawai sabida yaga ilham kullum soyayyar ilham qaruwa take a cikin zuciyar sa. Yau ranar jumma'a ya rage saura kwana biyar su dady su koma gida,  zahra tana dawowa daga school direct ta wuce bedroom d'in ta,  Ilham ta gani zaune ta rafka uwan tagumi ta tafi duniyar tinani.  Zahra batabi takan ilham ba ta cire kayanta,  ta wuce toilet tai wanka,  abin mamaki har lokacin da zahra ta futo daga toilet d'in,  Ilham bata dawo daga duniyar tunanin da ta tafi ba,  da sauri zahra ta qarasa inda ilham take zaune,  tare da yarfa mata ruwan jikinta wanda bai gama bushewa ba,  da sauri ilham ta dawo daga cikin duniyar  tunanin data tafi,  kallan zahra ilham  tai tare da cewa!  Ke lpy yaushe kika dawo ban sani ba?. Lalai ma ilham tin yaushe na dawo anna shiga wanka,  haba ilham wanan wana kallar banzan tinani ne,  murmushi yaqe ilham tai tare da cewa!  Kinga ba komai jeki kisa kayan ki ni zan je na zubo mana abinci daga haka ilham bata jira amsar zahra ba tai fucewar ta,  jim zahra tai tabbas tasan da akwai abinda yake damun ilham,  amma tasan ilham bazata iya riqewaba tabbas duk 6oye6oyan da take,  sai ta gaya mata dan tasan ilham bata iya riqe damuwa.  Juyawa zahra tai ta dakko kayanta ta sa,  tana gama sa kayan nata Ilham ta shigo,  hannu riqe da plate d'in abinci. Da sauri zahra ta qaraso tare da karbar plate d'in  hannun ilham tana cewa!  Ai kuwa kamar kinsan yunwa nake ji zo mu zauna muci,  daga haka suka zauna,  zahra tana sane take d'auko wata hirar daban take bawa ilham labari,  amma sam ilham bata fahimtar abinda zahra take cewa!  Dan ko abincin ma bataci wasa kawai take sa cokalin a cikin abinci.  Zama zahra ta gyara tare da ta6o ilham tan cewa ke bari na baki wani labari kina jina,  da sauri ilham tace ke dallah rabu dani da wanan banzan labarin duk kinbi kin isheni da surutu ki barki da abinda yake damuna mana. Saura qirasa dariya ta kwacewa zahra,  dama tasan tabbas  hakan zai faru,  dama kwai so take Ilham tace ki barni naji da abinda yake damuna.  Ta6e baki zahra tai tare da cewa oho abinda ya dameki ke ya dama mana tinda bazaki iya gayamin ba,  daga haka zahra ta cigaba da cin abinci ta,  itama dai kawai zahra tanacin abincin ne amma hankalinta yana kan abinda yake damun Ilham,  so take taji ko mene?.    Shiru wajan ya d'auka na tsawan mintina can kuma ilham tace,  zahra?  D'agowa zahra tai tare da cewa na'am,  murya a daqile Ilham tace!  Kinsan mene?,  da sauri zahra ta Girgiza kai tare da cewa sai kin fad'a. Shiru ilham tai na wasu daqiqu kafin tace pls zahra karki d'auki zancan nan wasa kuma bana san dariya kina jina,   kwarai ilham inajin ki zan d'auki zancan yadda kike so,  kinji?.  Kawar da plate d'in abinci ilham tai daga gabansu tare da cewa! Zahra wlh na fara SON SHI,  cikin rashin fahimta zahra tace shiwa?  Jim ilham tai  kafin tace AHMAD,  saura qiris zahra ta kware da abunci da take taunawa a bakinta,  nan da nan wata dariya tazo mata,  amma sai ta dake ta fara tari-tari dariya-dariya yadda Ilham bazata gane ba.  Haba daga magana sai qwarewa kuma ko nayi laifi ne?  Ilham ta watsawa zahra tabbayar. Da sauri zahra ta Girgiza kai cikin mamaki tace!  Ilham anya ba mafarki nake ba?  Wai shin wana yaya Ahmad  kike nufi eyee?  Harara ilham ta bankawa zahra tare da cewa! Ke wana Ahmad kika sani banda abokin yaya mashkhur.   Shiru zahra tai tana nazari,  abin ya bata mamaki sosai da sosai,  gani take kamar a mafarki ita bata ta6a tinanin wai Ilham zataso wani d'a namiji ba. Muryar ilham ce ta katse zahra daga tinanin data tafi,  haba zahra naji kinyi shiru kuma?  Ai ilham al amarin naki ne da d'aurewar kai wlh, ni gani nake kamar da wasa kike. Nan da nan idon Ilham ya ciciko da kwalla,,  murya a shaqe tace au zahra ni nake miki wasan kenan yanzu baki yadda dani ba,  wlh son shi nake.  Cikin mamaki zahra tace to ke taya akayi kika gane kina son shi tinda baki ta6a yin soyayya ba?,  haba zahra muna karanta novels da dama a school,  nasan mene so,  tinanina shine a bacci na shine,  sam bana iya sukuni sai na Ganshi kullum cikin tunanin sa nake.  jinjina kai zahra tai dan yanzu ita lamarin Ilham ma ya fara bata tsoro,  amma a fili cewa!  Tai to shikenan yanzu ya kike so nayi bayan kin cemin naje nace masa bakya son shi. Nan da nan ilham ta fashe da kuka tare da cewa!  Haba zahra zuwa kikayi yanzu kika cemai bana son shi shikenan kin kashe ni,  ta qarasa maganar tana kifa kanta a cinyoyinta.  Da sauri zahra ta qarasa inda ilham d'in take ta janyota jikinta tana rarashin,  amma ina ilham taqi shiru, haba ilham mene haka nifa wlh ban cemai  bakya son shiba,  wasa nake miki.  Da sauri ilham  ta dago ido jage-jage da hawaye tace dan ALLAH?  D'aga mata kai zahra tai tare da cewa!  Wlh,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Alhamdulilah.  Hmmm nikuwa AMINA BAYERO nace ilham anji kunya🙈 sai kace ba qanwar yaya mashkhur ba. 🙉😂🤐 Zahra zubawa ilham ido tayi tana mamakin dama haka so yake,  tab ALLAH sarki ni zahra banma san mene so ba,  zahra ta furta a zuciyar ta.   Muryar ilham ce ta katse ta daga maganar zuciya da take,  cewa tai to yanzu zahra mai kika cemai,  ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa! Nace mai ya baki wasu lokutan kiyi tinani,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Yauwa jeki kice na amince,  sakin baki zahra tai tana kallon ikwan ALLAH.  Can kuma tace amma ilham sam baki da hankali ke ko iran jan ajin nan na mata baki iya ba?.  Turo baki ilham tai tare da cewa! To tun yaushe naja masa ajin. Harara zahra ta watsa mata tare da cewa! Au dama tunda kina son shi kenan,  da sauri ilham tace yau kwana hudu kenan san shi ya fara addabamin,  jinjina kai zahra tai tare da cewa!  Kin san ya za'a yi?  Girgiza kai ilham tai tare da cewa!  Sai kin fad'a,  ko yau ma sai da yace na sake tina miki zancan nan ko zai ci sa'a ki amince,  da sauri ilham ta zabura tare da cewa! Da ALLAH da wasa ko da gaske?  Qaramin tsaki Ilham taja tare da cewa! Au qarya zan miki,  ke bakisan yadda yaya Ahmad yake qaunar ki bane wlh,  yacemin tun sanda ya fara ganinki yake son ki. Murmushi ilham tai tare da cewa!  ALLAH sarki bawan ALLAH wlh wanan shine masoyi gaske,  tabb lalai ilham so yayi miki kamun kazar kuku,  hmmm tom ni dai zuwa gobe zan ce mai na shawo kanki kin yadda kin amince zaki saurari da mai yazo,  ammafa bazance kin yadda kina son shiba,  zaro ido ilham tai tare da cewa!  Sabida mai?,  hmm ilham kenan ai wanan shine mutunci da nake nema miki,  daga baya in kuka d'an zanta sai ki nuna mai kin amince  amma ba'a yiwa namiji haka wlh duk da nasan yaya Ahmad mutumin kirki ne,  ga hankali gashi black beauty wow kai. Wani shu'umin murmushi ilham ta saki tare da cewa!  Ke na rabaki wlh,  ai dama kin san ni da san baqin namiji kyakyawa nifa sam farin namiji baya birgeni,  lalai ma ilham to ai yaya Ahmad ba wani baqi bane sosai kawai dai bashi da haske ne shi yasa,  murmushi ilham ta saki tare da cewa!  Ehh mana ai nafison irin su mana,  wanda basu cika fari ba kuma basu cika haske ba,  wani siririn murmushi zahra ta saki tare cewa kai ilham gaskiya abinki ya wuce tinani na yaushe kika lalace haka,  ammi bata sani ba?,  itama dariya ilham ta saki tare da cewa!  Ke dai bari kawai,  muda muke karanatun novel dole musan komai ai wlh kai na a bud'e yake ke na bari da kullewar kai. Murmushi zahra tai tare da cewa,  to gaskiya dai ki kula da kyau kar ammi ta gane ki ALLAH ya shiye ki kuma,  murmushi itama ilham tai tare da cewa,  ALLAH ya shiryamu gaba d'aya,  ameen ya Allah Ilham.       To yaufa zahra sai data shiga uku da maganar ahmad a wajan ilham,  tun tana iya bata amsa har tai mata banza,  haka ta qaraci surunta ta gama,  da sukazo wajan bacci ma haka akai ta fafatawa har sai da bacci ya d'auke ilham sanan zahra ta huta. Washing gari......... Yauma Ahmad ne ya fara yiwa zahra zancan ilham a mota,  dan haka zahra cemai tai,  ehh ta shawo kan ilham harta amince taza saurare shi,  hakan kuwa ba qaramin dad'i yayiwa ahmad ba,  dan raban da yayi farain ciki irin wanan harma ya manta.        Lokacin da zahra ta koma gida shawara suka farayi da ilham taya ilham da Ahmad zasu had'u su zanta ba tare da dady ko yaya mashkhur ya gansu ba?,  haka dai sukai ta shwartawa,  amma basu samu mafita ba.  Daga qarshe dai suka yanke shawarar,  gobe ilham zata ce taza raka zahra school dan taga makatantar daga nan sai su zanta da yaya Ahmad d'in.  Nan da nan zahra da ilham suka fara tattauna yadda zasu zamu dady da  magana. Ba 6ata lokaci ilham ta tsarawa zahra bayani akan yadda zasu samj dady da maganar,  ba musu zahra ta amince. Dan haka basuyi sanya a guiwa ba suka wuce wajan dady domin su shawo kan shi.  A falo suka same shi shida amir suna kallo,  da sallama zahra da ilham suka qarasa,  suna qarasawa zahra ta zauna a kusa da dady kamar yadda ta saba.  Nan da nan dady ya saki fusaka suka fara wasa da dariya kamar yadda suka saba,  itama ilham d'in zama tayi a kusa da zahra tana tayaso wasa da Dariya.  Can kuma zahra ta fara magana kamar yadda ilham ta tsara mata!  Am yauwa dady dama inaso na ruqeka wata alfarka. Murmushi dady yayi tare da cewa! Fad'i kanki tsaye mamana 'yata kuma surikata,  murmushi zahra tai tare da cewa! Dama dady haka zance ya kama kafin ku tafi ka siyar min waya mu ringa gaisawa da ku kaga ba sai na takurawa yaya mashkhur ba ko?,  kwarai mamana kin fad'i gaskiya,  kuma karki damu waya kamar na siyar miki na gama nan da gobe ma,  nan da nan zahra ta saki murmushin farin ciki dan ita ta fad'a ne kawai dan batai tinanin dady zai amince ba,  duk da kuwa bata ta6a roqan alfarma a wajansa ta rasa ba.  Ilham  kuwa cafe zancan tai da hmm 'yar gatan dady nifa wlh dady na gaji da zaman gidan nan ba fita ko ina,  da sauri zahra ta cafe zancan da cewa! Lah gobe in yaya Ahmad zai kai ni school ki biyoni sai kiga hanya koh?  Kinga in kika rakani sai ya dawo da ke. Ehh to amma zai yadda ya tafi dani kuwa?  Cewar ilham,  murmushin jin dad'in zahra tai sabida aikin su yana tafiya yadda ya dace,  haba ilham yaya Ahmad ai yana da kirki,  zai yadda mana sai dai in dady ne bai yadda ba,  murmushi dady yayi tare da cewa!  Ah ai ni duk abinda kike so mamana tinda kina so  sai kuje,  ta rakaki in dai kin amnce shikenan nima na amince mamana........ Yauwa naji qorafinku akan littafin yaqici yaqi cinyewa,  ku kwantar da hankalinku na kusan gama littafin bazan qara jan labarin ba kamar yadda na ja shi a baya,  in sha ALLAH in dai da rai na da lfy ta da waya ta da caji na da data ta,  zanyi qoqari ganin ina yi muku posting kullum koda page 2  biyu ne,  in sha ALLAH a cikin watanan nan mai shigowa zan sauke littafin nan,  sabida duk gajiyarku baku kai ni ba,  nida nake tsarawa na rubuta na turo,  kufa kawai aikin ku karatune.  Fatan alkhairi gareku Allah yabar zumunci masoyana masu qarfafamim guiwa ina godiya mara adadi. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜                                     Typing............                                     *page 71* Ehh to amma zai yadda ya tafi dani kuwa?  Cewar ilham,  murmushin jin dad'in zahra tai sabida aikin su yana tafiya yadda ya dace,  haba ilham yaya Ahmad ai yana da kirki,  zai yadda mana sai dai in dady ne bai yadda ba,  murmushi dady yayi tare da cewa!  Ah ai ni duk abinda kike so mamana tinda kina so  sai kuje,  ta rakaki in dai kin amnce shikenan nima na amince mamana......... A tare ilham da zahra suka saki murmushin samun nasara,  zahra kuwa cewa tai!   tom shikenan dady ni dai inaso ta rakani,  tinda ka amnince shikenan. Gyad'a kai dady yayi tare da cewa kwarai na amince.  Wani farin ciki ya lalu6e ilham da zahra,  musamman ma ita ilham d'in wanda tama kasa rufe bakinta sabida farain ciki.  Da sauri  zahra tace ilham taso mu tafi tana fad'in hakan tana jan hanunta,  sabida karta tona musu asiri sai wani washe baki take.  Suna shiga d'akin zahra tace haba ilham sai kinsa dady ya ganemu jifa yadda kike wani washe baki. Yi haquri zahra wlh farin ciki ne yayimin yawa,  nama kasa 6oye farin cikina shiyasa,  jinjina kai zahra tai tare da cewa! ALLAH ya kyauta. Washe gari.......... Ilham da zahra sunayin sallar asubayi suka shige kicin domin su gama breakfast dan su samu su fita da wuri.  Misalin qarfe shida da rabi suka gama girki dama,  tun da suka tashi sallar asuba sunyi wanka.  Shiryawa zahra tai bayan ta gama shiryawa ta fara cin abinci,  ilham kuwa tama kasa cin komai sai azazalawa zahra take akan tai sauri  su tafi,  karta 6ata musu lokaci zahra ko qoshi batayi ba amma sabida jarabar ilham haqura tai da cin abinci ta sa6i jakarta suka fuce,  suna fita suka tafi bakin motar yaya Ahmad d'in suka tsaya suna hira kad'an-kad'an. Ilham ce ta kalli zahra tace wlh ni zahra gabana fad'uwa yake,  zuba mata ido zahra tai tare da cewa! To mene na fad'uwar gaba a cikin wanan zancan?  Hmm zahra kenan bazaki gane ba kawai sabida nasan baki ta6a san wani ba shiyasa,  zahra ta bud'e baki kenan zatai magana ta hango ahmad yana nufosu,  murmushi tai tare da cewa!  To gama shinan ya tawo.  Gaban ilham ne ya sake yankewa ya fad'i rass nan da nan ta fara dabircewa,  kallan ta zahra tai tare da cewa!  Haba ilham karki bada mata mana,  ki dake sosai ki nuna kamar zancan be dame ki ba,  irin dolen nan akayi miki kika futo maza ki had'e rai gashinan ya kusan qarasowa. Baki na rawa ilham tace to,  da kyar ta iya yakito jarumta ta dora akan ta,  nan da nan ta kawar da idonta gefe ta d'an had'e rai kad'an kamar yadda zahra tasata.  Shima 6angaran Ahmad d'in tun daga nesa da ya hango ilham d'in gabansa yake fad'uwa rass,  amma da yake shi namijine dakewa yayi ya cigaba da tafiyar shi a nitse.  Yana qarasowa gaban ilham ya sake fad'uwa rass shima Ahmad d'in da yayi tozali da kyakyawar farar fuskar ilham qara rud'ewa yayi amma sai ya dake,  yace qanwata sannunku  da futowa,  murmushi zahra tai tare da cewa!  Yaya Ahmad ina kwana?. Fuska a sake Ahmad ya amsawa zahra gaisuwar da cewa!  Lpy qalau qanwata da fatan kun tashi lafiya ya qarasa maganar yana satar kallom ilham  da ta kawar da kai gefe kamar ma batasan da wani Ahmad a wajan ba.  Ta6ota zahra tai tare da cewa ilham gafa yaya Ahmad ya futo ko baki kulaba ki gaishe shi mana,  dagowa Ilham tai tana kallon Ahmad gabanta ya qara fad'uwa amma sai ta dake ta sake kawar da kai gefe tace ina kwana?  A wani daqile take magana kamar an mata dole,  ni kuwa AMINA BAYERO nace tabb kaji matan duniya kenan sai kace ba itace jiya da ishe mu da sambatu ba. Murmushi Ahmad ya saki tare da cewa!  Lafiya qalau hajiya ilham da fatan kin tashi lpy,  lokacin da Ahmad ya ambaci sunan ilham ji take duk duniya ba wanda ya iya fad'ar sunan kamar shi,  amma dakewa tai a taqai ce tace!  Lpy.  Zahra kuwa mamaki ne ya kashe ta a tsaye tabbas ta sake jinjinawa,   dama haka Ilham ta iya qaramin makirci na mata?  Ah lalai ilham ta iya takunta, zahra ta fad'a a zuciyar ta,  Ahmad kuwa qarasawa yayi ya bud'e musu murfin mota suka shiga cikin,  suka zauna daga haka ba wanda ya sake cewa komai suka kama hanya tafiya makarantar su zahra. Ahmad yana driven yana satar kallon ilham ta mudubin gaba,  zahra ta kula da hakan amma sai ta basar kamar bata gani ba data gaji da had'a ido da yaya Ahmad ta mudubi kifa kanta akan cinyoyinta tayi domin ta huta da ganin wannan kallan qaunar.   Zahra bata sake d'agowa ba har sai da Ahmad yace qanwata mun qaraso makarantar, sanan zahra ta d'ago.  A hanzar ta d'auki jakarta tare da cewa!  To ilham ni zan shiga amma ya kamata ki koma gaba ki zauna bazakiji dad'in zama ke kadai a baya ba,  daga haka zahra bata jira amsar ilham ba ta fuce tana matse siririyar dariya da take so ta kwace mata. Ilham kuwa shiru tai tana so ta dawo gaba kamar yadda zahra ta bata shawara amma kwata-kwata kunya ta hanata kwakwaran motsi,.  Shuru wajan ya d'auka na tsawan minti goma shi Ahmad bai tuqa motar ba,  kuma bai ce komai ba,  itama Ilham batai magana ba.  Can dai Ahmad ya dake yayi ta maza yace ilham kefa nake jira ki dawo sit d'in gaba mana koh?  Shiru ilham tai na wasu daqiqu,  can tace no dama ka bar ni anan tinda na riga dana zauna,  jinjina kai Ahmad yayi yana mamaki hali irin na ilham ba kamar zahra ba mai sauqin kai,  amma a fili cewa! Yayi aa ai ba dad'i mu zauna shiru kinga kika dawo ko hirace mayi ko?. Yamutsa fuska ilham tai tare da cewa,  to shikenan tinda dai ka takura bari na dawo,,  murmushi Ahmad yayi tare da cewa!  Yauwa ilham ko ke fa yana qarasa fad'in haka ilham ta fara qoqarin fita,  shima Ahmad d'in da sauri ya bud'e morfin motar ya futo yana futowa ya zagaya ya bud'ewa ilham murfin motar gaba tare da cewa!  Bismillah hajiya Ilham,  ba musu Ilham ta shiga ta zauna,  tana zama Ahmad ya rufe murfin motar ya mayar sanan ya koma ma zaunin sa ya zauna,  yana zama ya tayar da motar suka fara tafiya. A hankula Ahmad yake jan motar akan kyakyawan titin qasar rasha mai cike da ban sha'awa.  Wajan ya d'au shiru ba abinda  yake tashi sai qamshi turare Ahmad da kuma na Ilham d'in,  da air freshener motar.   Motar tayi sanyi sosai sabida yanda aka qure A. C kamar ba sanyi ake a garin ba,  sanyi ya fara isar ilham dan duk ta lulu6e jikinta da mayafinta amma bata dena ji ba,  dan haka data gaji da sanyi hannu tasa ta rage sanyi A. C,  da sauri Ahmad ya kalle ta tare da cewa!  Oho I'm sorry bansan bakya buqatar sanyi ba dama na kashe ai,  ya qarasa maganar yana qoqarin kashe A. C motar gaba d'aya. Da sauri  ilham ta da katar da shi ta hanyar cewa!  Aa ka barshi haka,  bawai bana son A. C bane kawai naji tayi yawa ne,  yanzu in ka kashe ai zafi zamuji tinda glass d'in motar arufe suke.  Da sauri  Ahmad ya cafe zancan da cewa! Ehh hakane kuwa kin kawo shawara mai kyau hajiya Ilham.  D'an had'e rai ilham tai tare da cewa!  Nifa ba sunana hajiya ba sabida ban ta6a zuwa saudiya ba.  Murmushi Ahmad yayi tare da cewa,  ah karki damu in sha ALLAH nan bada jimawa zakije,  ki ringa zacewa kanki alkhairi mana.  Ehh hakane amma banaso ka dena cemin hajiya ka bari sai na fara zuwa tukuna sai ka cegaba da cemin hajiyar. Satar kallon ta Ahmad ya sake tare da cewa!  Hmm tom shikenan na dai na kiyi haquri,  murya qasa-qasa ilham tace it's okay komai ya wuce.   Sosai Ahmad ya juyo ya sake kallanta tare da cewa!  Dama kina magana sosai kamar haka?  Murmushi kad'an Ilham,  ta saki wanda murmushi ba qaramin kyau ya qara mata ba har sai da dimple d'in ta ya losa,  nan da nan Ahmad ya sake rud'ewa,  amma dakewa yayi ya cigaba da tuqi.  Qara mai mai ta mata tambayar Ahmad yayi da cewa!  Na tambaye ki kinyi shiru,  had'e rai ilham tai tare da cewa!  Kai ka ta6a ganin mutum yayi magana kuma ka tambaye shi baya magana sau nawa kake ganin ina magana a ganka?. Oho sorry ilham nifa ba haka nake nufi ba,  dan hararar gefan ido ilham ta sakar mai tare da cewa!  To me kake nufi?  Murmushi Ahmad yayi tare da cewa!  Haba ilham mai da wuqar saurin fushi fah baya yiwa kyawawa irin ku kyau,  Ilham kuwa tanajin haka ta sake sakin murmushi tare da cewa!  Hmm ai kai ne da wata tambaya,  mai kake nifi da bana magana bayan yanzuma ita nake?  Ta qara watsawa Ahmad tambayar a karo na biyu.  Da sauri Ahmad yace nifa abinds nake nufi da hakan shine!  Dama kina magana sosai kamar haka naga,  tun lokacin dana fara had'uwa da ke a wani daqile kike magana shi yasa nayi tinanin bakya yiwa almajirai irin mu magana. Da sauri ilham ta zaro ido tare da cewa!  Lallai da kanka kake cewa kanka almajiri gaskiya abin ba tsari,  murmushi Ahmad yayi tare da cewa!  Ehh mana ai a wajan ku mu almajirai ne masu nema tai mako,  cikin mamaki ilham tace tai mako kuma tai makwan me kuke nema?  Jim Ahmad yayi na wasu lokutan kafin yace hmm zan gaya miki amma ba yau ba,  itama ilham d'in jim tai tare da cewa! To shikenan ALLAH ya kai mu lokacin da zaka fad'a.  Murmushi Ahmad yayi tare da cewa! Ameen ilham mai harara,  ya qarasa maganar yana d'an kashe mata ido d'aya. Hakan da yayi ba qarin rud'a ilham yayi ba,  amma sai ta dake tace ilham mai harara kuwa?  Ta karasa maganar tana kafe shi da idanuwan nan nata masu kama dana mashkhur,  da sauri Ahmad ya kawar da kai daga kallanta sabida wani irin so da shauqi daji ya qara d'iban shi.  Murya a shaqe Ahmad yace eh mana ranar nan da nazo kika bud'e min ba hararata naga kina yi ba,  yanzuma sai da kika harareni ta gefan ido.  Murmushi ilham tai tare da cewa! Ai lokacin na gaishe ka baka amsaba shiya na harare ka, oh shiyasa kika yimin hararan nan taki ta gefan ido koh?  Gyakai Ilham,  tai tare da saki siririyar dariya. Shima Ahmad dariya ya saki tare da cewa!  Gaskiya hararar nan tana burgeni yaushe zaki koyamin nima.  Hararar shi ilham tai ta gefan ido da yake hakan ya zame mata jiki tare da cewa!  Hmm lalai ma ai zaka iya in kasa kanka ba sai an koyama ba,  a wannan lokacin da ilham ta harari Ahmad,  hakan ba qaramin birge shi yayi ba,  sosai yaji ya qara QAUNAR ta.  Tom shikenan tinda bazaki koya min ba,  ajiyar zuciya ilham tai tare da cewa,  nima ba koya min akayiba ni na koyawa kai na,  kai ma sai ka daure ka koya ta qarasa maganar tanq d'an kawar da fuska gefe. Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa! Tom shikenan a hakan ma na gode da mukayi hira naji dad'i sosai ya qarasa magar yana shigowa get d'in gida.  Ajiyar zuciyar ilham tai tare da cewa,  nima ngd.  Parking d'in motar Ahmad yayi tare da cewa!  Da fatan gobe ma zaki biyota mu kai ta makaranta daga nan musha hira koh?  Yamutsa fuska ilham tai tare da cewa!  Gaskiya ba lalai ba sai na duba na gani,  haba ilham dan ALLAH  ki biyota mana ya fad'a cikin sanyayiyar murya.  Har zuciyar ilham taji dad'in tayin da Ahmad yayi mata. Tom shikenan tinda ka takura in na tashi da wuri sai na rakata,  murmushi Ahmad yayi tare da cewa! Yauwa ginbiya mata in sha ALLAH  ma zaki tashi,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Kai dai ka fiya dad'in baki bud'e min qofa na fita,  shima murmushi Ahmad yayi tare da cewa!  Ai gaskiya na fad'a ya qarasa maganar yana bud'e key d'in qofofin motar,  yana cewa!  Ki bari na zagaya na bud'e miki qofar mana nifa banaso ki ringa wahalar da kanki,  murmushi ilham tai tare da cewa! Aa zan bud'e da kai na by ta qarasa maganar tana bud'e qofar. By too sai nazo anjima cin girkin ki yanzu nima school zan wuce dariya ilham tai tare da cewa!  Bakaji yaya abdul yana cewa!  Ban iya girki ba ai ni ban iya girki ba,  ta qarasa maganar cikin zaulaya,  Ahmad kuwa cewa!  Yayi kin iya mana ai ni ko bai yi dad'i ba zanci bare ma zaiyi dad'in nasan sharrin yaya abdul ne kawar,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Hmm ka dai wuce makarantar ka karka makara bye tana gama fad'ir haka ta fuce daga motar,  bye too cewar Ahmad fuska d'auke da murmushi. Da sauri ilham ta wuce fuska d'auke da fara'a da farin ciki,  Ahmad kuwa ba 6ata lokaci ya fice daga gidan,  ya wuce school. Cikin farin ciki da annashuwa ilham take hawa step d'in benan,  tana zuwa ta bud'e qofar ta shige,  tana shiga fallon ta yarda mayafin a gefe ta zauna akan kujera,  farin cike ne fal zuciyar ta nan da nan ilham ta fara tunanu hirarta da yaya Ahmad wani abin tai murmushi wani abin tasa hannayanta biyu  ta rufe fuskar ta.  Ilham  ta nitsa duniyar tinani sosai,  dan har sai da mashkhur ya futo ya shiga kicin ya zuba aminci yaci bata dawo daga tinanin taba.  Sam mashkhur bai kula da ilham tunani take ba,  dan hankalinsa baya kanta,  sai da ya zo fita daga fallon sanan ya lura da tunanin da ilham ta tafi. A hankula mashkhur ya tako ya qaraso wajan da ilham take,  cikin kausa shiyar murya yace Ilham!  Ilham amma ina ilham tayi nisa a cikin tunani,  hannu yasa ya shafa kumatunta yana cewa!  Ke ilham.  Firgigit ilham ta dawo daga tunanin data tafi,  mashkhur ta gani tsaye da littafi a hanunsa da dukkan alamu school zai je.  Zuba mata ido yayi tare da cewa!  Ilham mai kike tunani haka wanan wana kalar mugun tunanin kike kina qara da ke kina wanan tunanin mai yake damunki gayamin naji.  Da sauri ilham ta Girgiza kai tare da cewa! Yaya mashkhur ba abinda yake damuna mai ka gani. Wani kallo mashkhur ya watsa mata tare fa cewa! Kin d'auki wajan 30 minutes kina tunani kice mai na gani karki rai namin hankali bazaki gaya min mai yake damun kiba?.  Hajiyar zuciya ilham ta sauke tare da cewa!  Wlh yaya mashkhur ba komai kawai ina tunanin ammi da Hajiya kaka  ne shi yasa,  jinjina kai mashkhur yayi a zuciyar shi yana nazarin Ilham tana mace tana haka,  watarana ma da za a yi mata aure,  a fili kuma cewa yayi!  Okay saura kwana hudu zuwa uku ku koma ki dena wanan tunanin bakyau,  ki dena barin damuwa a ranki kina qarama. Murmushi ilham tai tare da cewa!  In sha ALLAH yaya mashkhur na dena,  murya qasa-qasa yace ALLAH yasa daga haka ya kama hanyar fita,  Ilham kuwa cewa!  Tai a dawo lpya,  amsawa mashkhur yayi da ameen my ilham.  Daga haka mashkhur ya fucewar shi.  kicin ilham ta shige ta kwaso abincin breakfast d'in ta jera musu a draining sanan ta wuce bedroom tai kwanciyar ta,  ba jimawa bacci mai dad'i yayi awan gaba da ita ba abinda takeyi a cikin bacci sai kyawawan makarkai  ita da yaya Ahmad sunyi aure sun haifi yara kyawawa,  nikuwa AMINA BAYERO nace lalai Ilham so yayi miki faka-faka.......... Lokacin da zahra ta dawo tasha labari mai dad'i a wajan ilham dan itama sai da tayi farin ciki,  ranar dai Ilham wuni tayi cikin farin ciki.  Kuma a ranar dady ya suyowa zahra da Ilham  I phone masu tsada,  I phone 11 ya suyo musu zahra fara ita kuma ilham baqa kai ranar ilham da zahra sunyi farin ciki bacci ma da kyar sukayi mussaman ilham da farin ciki ya had'e mata biyu.  Washe gari........ ci abinci yau ilham kuwa a gaban dady d Misalin qarfe bakwai sauri su ilham sun gama girki kuma sun shirya, harma suna yaya abdul harma da yaya mashkhur tace zata raka zahra,  kuma ba wanda ya hanata dama shi mashkhur bai cika shiga abinda ba ruwan shiba.  Lokacin da su zahra suka qarasa wajan motar a ciki suka tarar da yaya Ahmad ya kifa kansa akan sitiyarin mota ya tafi duniyar  tunanin,  daga ganima ya dad'e da futowa yana jiransu dama yau sun kusan makara.  Hannu zahra tasa ta fara kwankwasa glass d'in motar fir gigit Ahmad ya dawo daga tunanin  ilham daya tafi,  yana dagowa yaga zahra tsaye tana kwankwasa glass ita kuma ilham tana daga gefan ta. Fuska a sake Ahmad ya zuge glass d'in tare da cewa!  Sanunku da fitowa!  Yauwa yaya Ahmad ina kwana da fatan ka tashi lpy?  Cewar zahra,  cikin sakin fuska Ahmad yace lpy qalau kuma da fatan kun tashi lpy?  Ya qarasa maganar yana sauke idonsa akan ilham wanda take kallon gefe sai wani basarwa take.  Cikin qasai tacciyar murya yace Ilham ina kwana?  Da sauri ilham ta jiyo tare da cewa!  Ina kwana?  Murmushi Ahmad yayi tare da cewa!  Lpy qalau ilham da fatan kin tashi lpy,?,  gyad'a kai tayi tare da cewa!  Lpy qalau amma sam taqi tayi fara'a. Haka zahra da ilham suka bud,e baya suka shige Ahmad yaja mota a guje suka fuce.  Zahra kuwa mamaki take wannan wana irin jan aji ilham take,  shima Ahmad yana mamakin yadda ilham take da wuyar sha'a ni,  kamar ba itace jiya suka sha hira ba.  Da wanan tunanin ahmad har ya qasa makarantar su zahra,  zahra kuwa bakinta ta kai dai-dai kunnan ilham cikin rad'a tace sai kin je a garan jan aji,  aji ya tsinke,  ta qarasa maganar tana sakin murmushi mugunta daga haka ta fuce daga motar tana cewa!  Yaya Ahmad sai anjima. Okay bye qanwata ayi karatu da kyau qanwata?,  in sha ALLAH yaya Ahmad,  daga haka ta rufe qofar motar tai wucewarta cikin makaran.  Ahmad kuwa juyowa yayi ya kalli ilham tare da cewa!  Wai Ilham yau mai yake damunki naga kina had'e rai sai kace ba kece bakece mu sha hiraba?  ya qarasa maganar yana zuba mata kyawawan idanuwan shi,  hankalin ilham ya d'an tashi lokacin da zahra tace mata a garin jan aji sai aji ya tsinke dan haka ba shiri ilham ta saki fuska tare da cewa!  Ba komai wlh,  shima murmushi yayi tare da cewa! Ko dai tsoran qanwata kikeji harta zane ki?. Dariya ilham tai tare da cewa! Lalai ma ni kuma sai na tsaya ta dake ni,  jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa!  Ba dole ba ai gaba take da ke tinda matar yayan kice.  Girgiza kai tai tare da cewa!  Aa nifa ba a haka na d'auke ta ba a matsayin 'yar uwata ko nace ma hassana ta na d'auke ta ilham ta qarasa maganar tana sakin murmushi mai ciki da qaunar zahra.  Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa! To ALLAH ya sake had'a kanku hassana da husaina,  dawo gaba dan muji dad'in hirar koh?  Ba musu ilham ta miqe,  ta futo daga baya sanan ta dawo gaba abinta.........  Mu had'e a next page. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜                                     Typing............                                     *page 72* Jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa! To ALLAH ya sake had'a kanku hassana da husaina,  dawo gaba dan muji dad'in hirar koh?  Ba musu ilham ta miqe,  ta futo daga baya sanan ta dawo gaba abinta.........   Daga haka Ahmad yaja mota suka fara tafiya. Can kuma yace yau baza muyi hirar bane?,  hmm in kana so ai sai ayi Ilham ta fad'i hakan tana gyara mayafin jikinta,  da sauri Ahmad yace kai sosai ma ai ni inasan hira musamman ma ta irinku kyawawa murmushi ilham tai tare da cewa!  Aa dai ai kune kyawawan.  Zaro ido ahmad yayi   tare da cewa!  Ah gaskiya ki dena zagina ni har wani kyakyawa ne?  Murmushi ilham tai tare da cewa!  Kwarai ma kuwa, hmmn tom shikenan godiya nake duk da nasan kawai kin fad'a ne. Dan had'e rai ilham tai tare da cewa!  Ok baka yadda da magana ta ba kenan?   Da sauri  Ahmad yace no na yadda mana ALLAH ya wuci zuciyar gimbiyar mata,  ba kunya ilham tace amen,  murmushi Ahmad yayi da yaji ilham tace amen a zuciyar sa yace lalai ma ilham  wanan ko kimin 'yar karar nan kice banyi laifi ba,  kai shiya nake qara sanki a fili kuma cewa!  Yayi tom da fatan dai zuciyar taki ta wuce,  gyad'a kai ilham tai tare da cewa!  Ehh ta wuce mana.  Yauwa haka akeso,  daga haka sukayi shiru na wasu lokutan kafin yace!  Yauwa da fatan dai baki manta da taimakwan da nace zakiyimin ba ko. Juyawa ilham tai ta kalli ahmad tare da cewa!  Ehh to na manta da zancan amma yanzu daka tinamin na tuno,  jinjina kai Ahmad yayi tare da cewa! Yauwa ilham dan ALLAH  a cire maganar wasa kinji inaso muyi magana mai mahinmanci,  gaban ilham ne ya d'an fad'i amma dakewa tai tace mai tom shikenan inajinka.  Shiru Ahmad yayi na wasu lokutan kafin yace!  Kinsan mene?  Girgiza kai ilham tai tare da cewa!  Sai ka fad'a,  Ahmad kuwa raqe gudun motar yayi,  sanan ya mayar da hankalinsa kan tukun kafin yace!  Da akwai wata yarinya da nake mutuwar so yadda bakya tsammani. Ilham jin maganar tai babbara kwai ita da take shirin taji yace yana son ta amma yace wata yarinya?.  Ahmad kuwa ci gaba da magana yayi da cewa!  Sosai nake qaunar Ta kuma na dad'e inason ta,  amma sam ita bama tasan ina son taba,  ina tunanin ma bani ne a gabanta ba,  tom shine nake neman shawara amma a matsayin ki na qawata 'yar uwata kuma qanwata KI bani shawara.  Shiru ilham tai tana nazarin zancan ada hankalita ya tashi sosai da taji yace wata yarinya,  amma sai tai tunanin wataqila itace fa,  murmushi jin dad'i ilham ta saki sanan tace tom kasan mai zakayi?. Da sauri  ahmad ya kalle ta tare da cewa!  Aa ilham mai zanyi,  haba yaya ahmad sai kace ba namiji ba?  Ni wlh ma ka bani kunya,  cikin mamaki ahmad yace kunya kuma ilham kunyar me?  To ba dole nace ka bani kunya ba sai kace ba namiji ba kawai kaje ka gaya mata.  Lumshe ido ahmad yayi ya bud'e sanan yace bawai bazan iya gaya mata bane kawai ina tsoran taqi amincewa ne sabida in bata amince ba wlh bansan yadda zanyi da rayuwa ta ba,  yarinyar ta kamani sosai yadda bakya tsammani,  gani nake anya zata sone,  sabida yarinyar kyakyawace mai aji ina tinanin da kyar in zata soni. Ajiyar zuciyar ilham ta sauke tare da cewa!  Haba yaya ahmad wace mace ce zataqi sunka akan me zataqi sanka,  kanada kyau kana da ilimi bugu da qari ga mutunci da karrama mutane kana da sakin fuska,  duk wani abu da 'ya mace take buqata ka tara shi d'ari bisa d'ari,  ni ina da tabbacin yarinyar nan bazata qikaba.  Da sauri  ahmad ya kalli ilham tare da cewa!  Har da ke?  Jim ilham tai zuciyar ta taf ciki da farin ciki,  ta dafe qirjin ta irin kamar ta tsoranta nan tace ni kuma?  Ggyd'a kai ahmad yayi tare da cewa! Kwarai,  jim ilham tai na wasu lokutan tare da cewa!  Ai nasan bani bacema. Cikin mamaki ahmad yace sabida mai kikace haka?  Shiru ilham tai na wasu lokutan kafin tace sabida nasan bani bace ba shiyasa nace hakan,  a dai-dai lokacin ahmad ya shigo get d'in gidan,  daga haka bai sake cewa! Komai ba har sai da ya parking d'in motar sanan ya juyo ya kalli ilham wanda take qoqarin fita,  cikin murya mai ciki da rauni ahmad yace ilham ya zaki tafi ba mu gama maganar mu ba,  juyowa ilham tai tare da cewa! Oh yaya ahmad ya haquri nayi tinanin mun gama ne shi yasa,  ta qarasa magana tana gyara zamanta,  tare da kafeshi shi da idanuwan ta. Cikin voice mara qara Ahmad yace!  Ilham kinsan wace yarinya ce?  Gaban ilham ne ya fad'i rass amma sai ta d'an dake tace aa yaya Ahmad tayaya zansan wace yarinya ce,  nida baka gayamin ba kuma ban ta6a ganin taba.  Jim ahmad yayi na wajan minti 2 kafin yace Ilham ke CE yarinyar da NAKESO,  duk da Ilham tasan Mai ahmad zai ce mata amma lokacin daya fad'a sai da gabanta ya fad'i yayi mugun fad'uwa rass rass rass,  har sau uku gabanta ya fad'i.  Cikin rawar murya Ilham tace ni kuma yaya ahmad?  Da sauri  ahmad ya d'aga kai tare da cewa! Kwarai ilham ke nake nufi. Sosai dad'i ya sake lulu6e zuciyar ilham,  amma a fili cewa tai aa yaya ahmad ni nasan wasa kakemin ba ni bace yarinyar da kake so. Kamar ahmad zai yi kuka yace haba Ilham akan me zanyi miki wasa  da irin wanan kalma mai daraja da tasiri,  wlh wlh wlh rantsuwa musulmai ilham kece wanda nake so,  na dad'e ina qaunarki a zuciyata tun sanda na fara ganinki a duniya naji ina son ki kuma daga lokacin kullum dake nake kwana dake nake tashi a zuciyata,  watarana ma in sanki ya motsa ko bacci bana iyayi,  dan ALLAH Ilham ki ceci ruhina ahmad ya qarasa maganar kamar zai sa kuka. Shiru ilham tai na wasu lokutan kafin yace to shikenan sai na duba na gani,  ajiyar zuciya ahmad ya sauke sanan yace ni dai ilham ban takura miki akan dole sai kin soni ba,  amma dan ALLAH karki qini Ilham,  shiru ilham tai ba amsa,  can kuma tace bari na shiga ciki.  Tom shikenan ilham amma zuwa yaushe zaki gama shawarar?  Jim ilham kafin tace nima bansan zuwa yaushe ba amma zuwa gata zamu koma gida Nigeria,  cikin tashin hankali ahmad yace Nigeria kuma ilham ?  Gyad'a kai tayi alamun ehh,  cikin karyayiyar murya ahmad yace pls ilham zuwa gobe dan ALLAH ki yanke shawarar,  bud'e murfin mota ilham tai tare da cewa! Tom ALLAH ya kai mu gobe tana gama fad'in hakan ta fuce daga Motar. Wani uban tagumin ahmad ya rafka yana tinanin yaya zata kaya tsakanin shi da ilham gobe? Jikinsa duk yabi yayi sanyi tabbas Ahmad ya shiga tashin hankali yadda masu karatun littafin ADALILINTA basuyi stammani,   Ahmad bai ta6a tinanin haka so yake da zafi ba sai akan ilham ashe adacan ahmad da 'yan matansa ba soyayya suke ba kawai abota da hira yake?  Abinda ahmad yake tinani kenan,  cikin rashin kwarin jiki ya futo daga motar  ya wuce part d'in shi zuciya ba dad'i,  amma ta wani fannin in ya tina ya sanar da ilham abinda yake zuciyarsa sai yaji  dad'i,  ba kamar da can da batasan abindda yake yake damunsa ba..... 6angar ilham kuwa ji tai jikinta duk yayi sanyi tana shiga gida batabi takan kowa ba ta wuce bedroom d'in zahra ta kwanta.  Wani irin mugun son Ahmad da tausayinsa ne ya kamata,  a lokacin da yake mata magana akan yadda yake son ta ji tai kamar itama ta gaya mai yadda take qaunar shi,  kawai dakewa tai ada tayi tinanin baza jawa ahmad lokaci harma sai ta koma nigeria  zata sanar da shi tinda tana da waya,  amma a halin da ta ganshi yau duk sai ya karya mata tsatsauran qudirinta akan shi,  wani siririn hawaye ne ya ziraro mata mai ciki da qauna da tausayin  ahmad,  haka dai ilham tai-tai juyi akan gado har bacci ya kwashe ta.... Lokacin da zahra ta dawo daga school sai da ilham ta bata labarin abinda ya faru tsakaninta da yaya ahmad,  zahra kuwa tanaji ta fara roqan ilham akan dan ALLAH ta amincewa yaya ahmad zuwa gobe,  cikin murya mai ban tausayi zahra tace!  Wlh ilham yaya ahmad ya dad'e yana sanki ki amince mai karki sa shi wani hali wlh har yaba tausayi,  itama ilham cikin muryar ban tausayi tace!  Ai zahra ko baki fad'a ba zuwa gobe zan sanar da shi ina qaunar shi kuma na amince,  sabida nima bakiji yadda zuciyata take min quna akan son yaya ahmad ba wlh zahra ina qaunar yadda bakya tinani  dama haka so yake?. Ta6e baki zahra tai tare da cewa!  Ni da bansan so ba ilham taya zakimin wanan tabbayar,  jinjina kai ilham tai tare da cewa!  Hakane zahra amma in sha ALLAH zaki samu MASOYI mai sanki fiye da yadda yaya ahmad yake son ki,  murmushin yaqe  zahra tai tare da cewa!   Anya ilham zan samu wanda yake sona a duniya kamar yadda yaya ahmad yake qaunar ki?.  Nikuwa AMINA BAYERO nace tabb ai zahra ki dena cewa anya zaki samu mai sani,  kina ma dashi kin manta da yaya abdul da yake mutuwar sanki,  ko da yake ai bakisan yaya abdul yana miki son aure da muddin rai ba. Ilham kuwa cewa zahra tai!  Haba zahra ba'a yanke tsammani,  kikasan ko nan gaba yaya mashkhur zai soke fiye da yadda yaya ahmad yake sona?.  Wani siririn tsaki zahra ta saki tare da cewa pls ilham mubar zancan nan kawai, ta qarasa maganar tana qoqarin tashi da sauri ilham ta ruqo ta tare da cewa!  Dan Allah dawo ki zauna, na dena yi miki zancan yaya mashkhur d'in tinda bakyaso,  zama zahra tai tare da cewa! Dama ya fiyemin alkhairi ai.  Cikin nazari ilham tace yanzu zahra taya zan iya cewa yaya ahmad na amince da soyayya shi kuma ina son shi. Zubawa ilham ido zahra tai tare da cewa! Kamar ya ta yadda ya gaya miki yana qaunar ta haka kema zaki cemai kin amince kina son shi,  rausayar da kai ilham tai tare da cewa! Wlh zahra bazan iya kallon idon shi na gaya mai ina qaunar shi ba kuma na amine da soyayyar shi.  Tom ilham kema kanki bazaki iya gaya mai kina qaunar shiba bare ni mai tsoro,  kawai ki d'auko biro da takadda ki rubuta mai sai ki bashi zuwa gobe koh?   Murmushi ilham ta saki tare da cewa hakane zahra,  ba shiri ilham ta miqe ta nufi jakar zahra ta bud'e jakar ta dakko pepa da biro ta fara rubutawa,  zahra kuwa murmushi tai tare da cewa! Kai ilham sarkin zumud'i ke da zaki bari sai gobe kafin mufita sai ki rubuta?.  Dariya ilham tai tare da cewa! Ke rabu da ni ba'a bore da sanyi jiki........... Washe gari...........  Kamar kullum da sassafe su ilham,  suka gama girki sanan sukaci,  zahra tana futowa daga wanka,  ilham ta shiga nan da nan zahra ta fara shiryawa,  tana gama shiryawa ta fara qoqarin d'aure gashinta da ribbon amma sam ta kasa,  sabida gashin nata ya qara tsayi da yawa saka makwan ta tsefe kitson da ilham tai mata,  direct falo zahra ta nufa hannu riqe da ribbon da hijab d'in ta,  tana fita taga ba kowa a  fallon sai yaya abdul, direct wajansa yaya abdul ta nufa,  tana zuwa ta zauna a kusa da shi tare da cewa!  Yaya abdul good morning,  murmushi abdul yayi tare da cewa! Good morning too my babe how are you?  Murmushi zahra tai tare da cewa! I'm fine yaya abdul and you?  I'm very  fine my babe,  miqa mai ribbon d'in tai tare da cewa! Gashi yaya abdul ka d'aure min gashina na kasa. Kar6ar ribbon d'in yayi tare da cewa! Okay my babe,  daga haka zahra ta kifa kanta akan cinyar yaya abdul d'in shikuma abdul ya fara tattare mata gashin nata da yake duk ya rufe mata fuska.  A dai-dai Lokacin mashkhur ya futo daga bedroom d'in shi ai kuwa kararaf idon shi ya sauka akan abdul da zahra,  zahra ta kwantar da kanta a cinyar abdul d'in shi kuma sai faman tattare mata gashin yake,  haka nan mashkhur yaji gabansa ya yanke ya fad'i rass,  sam basu san mashkhur ya shigo falon ba sabida a hankula yake takawa kamar mai sand'a. A sannu a hankula mashkhur ya qarasa kan draining ya zauna,  ya fara had'a t,  sai a lokacin ma abdul ya lura da futowar mashkhur d'in.  Tinanin mashkhur ya tafiyi akan abinda idon sa ya gane mai,  har cikin zuciya shi yasan abinda zahra da abdul suke sam basu kyauta ba,  zahra tana da aure amma har yanzu bata yanke alaqarta da  abdul ba,  sai ma abinda ya qaru?.  A cikin zuciyar shi kuma sai yaja tsaki tare da cewa!  To mene na damun kai na ma bayan saura 'yan watanni na sake ta nida ba ma qaunar ta nake ba,  mashkhur yana kai nan yaji abdul yace kai baby na wlh gashinki ya cika yawa ga santsi nayi missing d'in yi miki tsifa wlh. Cikin shagwara zahra take cewa!  Kai yaya abdul nifa yanzu na girma bazaka qara yimin tsifa ba sabida na iya ta qarasa maganar tare da d'ago kanta daga cinyar yaya abdul d'in,  murmushi abdul yayi tare da jan hijab d'in hannun zahra da qarfi yana cewa!  Ke bama tsifa ba har hijab yau ni zansa miki.  Mashkhur kuwa sakin baki yayi sakatata yana kallon ikwan ALLAH,  tunda yake bai ta6a jin haushin abdul ba sai yau,  kuma bai ta6a ganin  abdul bai kyauta ba sai yau.  Da sauri  mashkhur ya kawar da kansa daga kallonsu ya mayar kan cup d'in t d'in shi. Karaf mashkhur yaji muryar zahra tana cewa!  To yi sauri ka sakamin karna  makara,  shima mashkhur d'in d'an juyowa yayi dan idon sa ya gane mai gaskiya zancan ai kuwa yana juyowa yaga abdul yana sawa zahra hijab d'in.  Da sauri  mashkhur ya kawar da kai a zuciyar shi yace Lalai dama yarinya nan 'yar iska ce haka? Ko a mafarki mashkhur a yadda yake tinanin zahra bai ta6a tinanin zata aikata wani abu makamancin hakaba amma sai gashi ya gani da idon shi ba labari,  nan da nan mashkhur yaji ya qara tsanar zahra fiye da dah ji yayi sam bazai iya shan shayin ba,  miqewa yayi ya koma bedroom. Yana shigewa Ilham,  ta futo annu riqe da jakar zahra tana cewa!  Zahra taso mu tafi, da sauri zahra ta miqe tare da cewa!  Yaya abdul by sai na dawo murmushi abdul yayi tare da cewa! By take care my babe,  murmushi itama zahra tai tare da cewa! Take care too,  ilham kuma cewa tai yaya abdul sai na dawo,  okay uwar kishi kema so kike a ce miki take care ko?  To badaban halinki ba take care, gwalo ilham tai mai  tare da cewa!  Yee kadai yi sai na dawo. Daga haka suka fuce daga gidan. Suna fita shima ahmad ya futo a tsai-tsaye suka gaisa da yake sun kusan makara,  sanan suka shige cikin mota ahmad yaja suka fuce daga gidan,  tunda suka fito har suka isa school d'in su zahra ba wanda yace koma!  Suna isa zahra tace ku gaida gida yaya ahmad sai anjima,  qaqalo murmushin dole ahmad yayi tare da cewa!  Ok qanwata ayi karatu da kyau sai anjima,  in sha ALLAH yaya ahmad daga haka  zahra tai fucewar ta school. Tana fita yau ahmad bai takurawa ilham akan sai ta  dawo gaba ba haka yaja motar shi suka fara tafiya. Abin mamaki shiru-shiru ahmad bai cewa ilham komai ba ita ilham bata ce masa ba.  Ahmad yana so ya tambayi ilham akan mai ta yanke game da soyayyar da yake mata,  amma yana tsoran karta gaya mai abinda bazai iya qarasa kai su gida ba,  shiyasa ma bai tambaye ta ba abinda ta yanke ba,  kawai ahmad yana daurewa yake tuqine amma hankalinsa ba ajikinsa yake ba.  Sabida gudun da ahmad yake har sun qaraso gida,  suna karasowa gida yayi parking d'in motar shi,  shiru yayi yana tinani taya zai fara tambayar ilham. Yana juyawa yaga ilham ta mugun had'e rai dama tun sanda ya suka futo daga gida yaga ilham tana had'e mai rai, shiyasa ma hankalinsa ya tashi,  tun kafin ilham ta gayawa ahmad amsar shi,  ahmad yasan mai zata gaya mai abinda yanayin fuskar ta.  Sosai ahmad ya jiyo ya zubawa ilham ido,  sanan yace mata!  Ilham ni muslmi ne kuma zan kasance mai d'aukar qaddara mai kyau ko mara kyau kamar yadda addinin muslinci yace muyi,  pls ilham ki gayamin abinda kika yanke game da soyayyar da nake miki,  kin amince ko kuwa ya qarasa maganar yana runtse idanuwa. Jim ilham tai batace komai ba,  tanaso ta miqa mai takaddar amma tana jin muguwar kunya,  muryar ahmad ilham taji yana cewa ilham pls ki gayamin abinda yake zuciyar ki?.  Da kyar Ilham ta iya d'aga hanunta,  ta miqawa ahmad takaddar hannu na rawa tace!  Gashi nan yaya ahmad amsar ka tana ciki,  rai  ta had'e sosai sanan tace sai anjima ta bud'e murfin motar tai ficewar ta,.  Wata nanauyar ajiyar zuciya ahmad ya sauke ko bai bud'e ba fuskar ilham ta gama nuna mai amsar shi, har zuciyar ahmad ya bayar ilham bata amince ba,  haka nan yaji ya kasa bud'e takardar jiki ba kwari ya bud'e murfin motar ko zare key d'in bai tsaya yiba ba ya wuce part d'in shi. Yana shiga bedroom ya wuce,  direct toilet ya nufa ya d'oro alwala bayan ya futo,  daga toilet d'ib dadduma ya shinfid'a ya fara gabatar da sallah.  Raka'a biyu yayi a sujjadar qarshe sai daddu'a yake ALLAH yasa yaga alkhairi a cikin takaddar duk da kuwa ahmad baya tsammanin sai ga alkhairin,  daran jiya ma kwana yayi yana sallah yana rokwan ALLAH akan,  Allah yasa ilham ta amince da soyayyar sa,.  Bayan ahmad ya idar da sallar addu'o'i ya qarayi sanan yayi wa annabi salati goma,  bayan ya idar hannu na rawa ya d'auko takaddar a aljiwunsa ya fara bud'ewa,  yana gama bud'ewa ya rintse ido da qarfi gam ya rufe idonsa sabida yana tsoran mai zai tarar a takaddar. Ahmad yafi minti koma a haka can kuma ya sawa zuciyar shi jarumta yayi ta maza ya bud'e takaddar,  cikin tashin hankali Ahmad ya fara karanta takaddar kamar haka!  Yaya Ahmad tabbas ka cika namiji mai kirki ga ilimi da saninya kamata,  kuma duk duniya in mutum yace yana son ka ya gama yi ma komai,  dan haka nima yaya ahmad ina mai farin cikin sanar da kai na AMINCE da SOYAYYAR ka kuma ina SON KA ina QAUNAR KA nima.  Ahmad yana kai nan ya saki wata qarar farin ciki tare da sakin takaddar qasa yana furta ALHAMDULILAH ALLAH  nagode ma ALLAH nagode ma ALLAH nagode ma................. Mu had'e a next page. ADALILINTA💜❤💜   BY AMINA BAYERO💜❤💜                                     Typing............                                  *page 73* Ahmad yafi minti koma a haka can kuma ya sawa zuciyar shi jarumta yayi ta maza ya bud'e takaddar,  cikin tashin hankali Ahmad ya fara karanta takaddar kamar haka!  Yaya Ahmad tabbas ka cika namiji mai kirki ga ilimi da sanin ya kamata,  kuma duk duniya in mutum yace yana son ka ya gama yi ma komai,  dan haka nima yaya ahmad ina mai farin cikin sanar da kai  na AMINCE da SOYAYYAR  ka kuma ina  SON KA ina QAUNAR KA nima.  Ahmad yana kai nan ya saki wata qarar farin ciki tare da sakin  takaddar qasa  yana furta ALHAMDULILAH ALLAH  nagode ma ALLAH nagode ma ALLAH nagode ma.................  Nan da nan ahmad yaji jikinsa yayi mai kwari ada yau gani yake kamar bazai iya zuwa school ba,  amma da ya karanta takaddar ilham sai yaji jikinsa yayi mai mugun kwari,  da sauri ya miqe ya fara neman key d'in motar shi,  sai da ahmad yayi wajan minti ashirin,  yana nema key d'in motar shi sanan ya tina ashe bai d'auko key d'in ba.  Murmushi kawai ahmad ya saki sanan ya wuce yabar part d'in nashi gaba d'aya,  yana fita ya shige mota zuciya cike da farin ciki.  6angar ilham kuwa farin ciki ba kama hanun yaro,  ranar ma ko abinci kirki bataci ba. Washe gari....... Bayan ahmad da ilham sun sauke zahra a school zama sukayi a cikin mota suka sha soyayya,  tsayawama gayawa masu karatun ADALILINTA irin soyayyar da ahmad da zahra suka sha 6ata lokaci ne dan har sai na gama page uku ban gaya muku ba,  sun d'au wajan awannin suna hirar soyayya,  dan har aka futo da su zahra break suna nan suna hira,  da dady ne ya bigowa ahmad da sauri ahmad ya kalli  ilham yace innalilahi kinga dady ne yake kirana mai zan cema?  Jim ilham tai tana nazari har wayar ta tsinke can kuma tace mai kawai kace ka barni makarantar su zahra sai an tashi zaka d'auko mu tare.  ai kuwa haka akayi dady yana sake bigowa ahmad ya sanar da shi abinda ilham tace,  dady kuwa cewa! Yayi tom shikenan ba damuwa.  Daga haka ahmad da zahra suka cigaba da shan soyayyar su,  ahmad kuwa sam ya manta ma da wasa lectures shida tinda yazo rasha bai ta6a fashima sai yau.  A taqai ce dai ranar sai da aka taso su zahra sanan suka tafi gida,  lokacin da zahra ta ahigo motar tayi tinanin ma dawowa sukayi d'aukar ta,  dan haka bata kawo komai a ranta ba tace to yaya ahmad ya kazo da wuri tun yaushe kazo.  Maimakwan ahmad ya bawa zahra amsa sai ya kalli ilham da take gaba mota suka sa dariya. Zahra kuwa sakin baki tai tana kallon ikwan ALLAH,  daga haka ahmad yaja motar shi suka fara tafiya,  suna tafiya suna hirar soyayya su,  dan gaba d'aya sun manta da wata zahra a bayan mota,  zahra kuwa mamaki ne ya kusan kashe ta a zuciyar ta cewa!  Tab dama yaya ahmad  ya iya soyayya lalai,  dan batayi mamakin ilham bama tasan zata iya abinda yafi haka. Kai ranar zahra taga ikwan ALLAH,  sabida dad'in soyayya ahmad har sai da ya wuce get d'in gida,  cikin mamaki zahra tace yaya ahmad naga ka wuce get d'in gidan ina zamu kuma. Da sauri  ahmad yaja birki tare da cewa!  Au ai ni namanta ma qanwata kina nan,  wlh ban kula ba.  Ya qarasa maganar yana sakarwa ilham murmushin qauna,  itama Ilham d'in mayar masa tai tare da cewa! Hmm nima ai ban kula munzo ba dana tina mai.  Nan take mamaki ya kashe zahra a zaune,  har wani cizar le6e take sabid taga abin yana qoqarin fin qarfin kanta. Rubos ahmad yayi sanan suka shiga get d'in,  zahra tana qoqarin sauka taji ilham tace dan ALLAH zahra ki jirani a waje ina zuwa. ALLAH sarki zahra baiwar ALLAH murya a sanyaye tace to sai kin futo,  daga haka zahra ta sa6i jakarta ta fuce,  ta tsaya a bakin mota tana jiran ilham.  Kallan ahmad ilham tai tare da cewa! My hubby yanzu ya zamuyi kasan fa gobe zamu koma Nigeria jirgin safiya zamubi.  Zabura ahmad yayi tare da zaro ida yana dafe qirjin haba ilham gobe zaki koma amma baki gaya min ba.  Dan hararar qauna ilham tai mai tare da cewa! Au ka manta shekaran jiya ne ko jiya bana gaya ma mun kusan komawa ba?.  Rai ba dad'i ahmad yace ehh hakane na tina,  yanzu shikenan ko waya bazamu d'inga yi ba. Cikin farin ciki Ilham tace sosai ma zamuyi,  da sauri ahmad ya kalle ta tare da cewa! Tayaya?  Murmushi ilham tai tare da zira annunta a lanjiwo ta zaro sabuwar wayar da dady ya siya mata tare da cewa! Ta wanan mana,  da sauri ahmad yasa hannu ya kar6i wayar tare da cewa! Taki ce,  gyad'a kai ilham tai tare da cewa! Ehh tawace,  jiya dady ya siya mana nida zahra da sauran 'yan uwana amma baka san suba.  Ehh ba lalai ne na sansu ba amma dai kamar nasan wasu baza biyu,  kamar 'yan biyu, suna kama da abdul sosai ko su kike nufi?. Girgiza kai ilham tai tare da cewa! Basuwa wanan ya faruq da ya haidar ne kuma su suna da wayar su,  sufa wanda nake nufi mata ne, aunty rukayya da ruma.  Murmushi ahmad yayi tare da cewa au ita ruma rai nata kikayi kenan da bazaki ce mata aunty ba?  Wata siririyar dariya tai tare da cewa! Ai qanwata ce na bata wajan wata hud'u zuwa biyar taya ma zance mata wata aunty,  ahmad yana jin hakan yasan ba uwarsu d'aya da ruman ba mamaki ne ya kamashi dama dady matansa biyu.  A fili kuma cewa!  Yayi au kenan ba mamanku d'aya ba koh?. Gyad'a kai tayi tare da cewa! Ehh dukkansu ba maman mu d'aya da suba,  mamansu d'aya da yaya abdul, jinjina kai yayi tare da cewa! Amma dai ke daga ganinki qanwar mashkhur ce,  sabida kamar da kukeyi ya qarasa maganar yana murmushi,  da sauri ilham ta d'an zari ido tare da cewa! Ah ni dai gaskiya bana kama da shi,  shifa namiji ne ni kuma mace,  sosai ilham ta bawa ahmad dariya,  cikin dariya yace kai ai mace tana iya kama da namiji sosai ma,  murmushi ilham tai har cikin ranta taji dad'in da yace mata tana kama da yaya mashkhur,  komin banza tasan yaya mashkhur kyakyawa ne. Kallan ahmad ilham tai tare da cewa! Yanzu sai ka samun number taka,  in muka koma Nigeria zance ayimin layi sai na kiraka,  jinjina kai ahmad sanan ya fara rubutawa Ilham number,  yana gamawa yayi mata save da my husband to be in sha ALLAH.  Sanan ya miqa mata yace duba kigani sunan yayi,  da sauri ilham ta kar6a,  da sauri ilham ta zaro ido tare da dafe qirji tace what?  Wani kallo ahmad ya watsa mata tare da cewa! To ba gaskiya na fad'a ba?  Ajiyar zuciyar ilham tare da cewa! Hakane amma ka tabbata in ammi ta gani tofa na kade gaba d'aya. Murmushi ahmad yayi tare da cewa! In sha ALLAH ma bazata gani ba,  murya a sanyaye Ilham tace tom ALLAH yasa,  bari na tafi koh?  Kamar ahmad zai yi kuka yace bazaki qara ko minti 5 ba?  Girgiza kai ilham tai tare da cewa! Aa kar dady ko yaya mashkhur ya ganni,  murya asanyaye ahmad yace to,  nasan dai daga haka bazamu qara magana ba sai kin koma Nigeria,  pls ilham kina komawa Nigeria ana yi miki sim d'in dan ALLAH ki kirani,  karkiqi kirana ilham.  Jiki a sanyaye Ilham tace in sha ALLAH hubby zan kiraka,  ana fara yimin sim d'in kai zan fara kira. Shima ahmad murya a sanyaye yace!  Bama lalai sai kin kirani ba kinsa kira zai ci miki kati sosai ko ta WhatsApp ne kiyimim magana ni sai na ringa kiran ki ko?.  Gyad'a kai tayi tare da cewa! By my hubby take care,  murmushi dole ahmad ya kwakwalo tare da cewa! Take care too my wife to be in sha ALLAH,  murmushi ilham tai tare da sa hannu biyi ta rufe fuskar alamun kunya.  Shima ahmad d'in kwaikwaiyar yadda tai yayi yasa hannu ya rufe fuskar shi,  tana sauke hannu shima ya sauke,  baki suka had'a suka sanya dariya mai ciki da nunawa junan su tsantsar QAUNA. Daga haka Ilham hannu tasa ta bud'e murfin motar ta fuce da sauri,  tana fita ta rufo qofar tare da kallan zahra da take shanye ajikin mota tana jiran su,  wata uwar harara zahra ta sakarwa ilham, nan ta wuce abinda,  da sauri ilham tabi bayan ta tare da cewa!  Ya haquri,  cikin fushi zahra tace bazan haquran ba,  da yake bakisan ya kamata kin wani shayyani,  gashi na gaji daga makarantar fa na dawo.  Murmushi ilham tai tare da cewa! Hmm zahra kenan zan miki uziri sabida bakya soyayya,  wani siririn tsaki zahra taja sanan ta fara hawa kan step d'in benan. Da sauri ilham ta ruqota tare da cewa!  Au zahra na manta ban sanar da ke ba,  kinsan mene?  Tsayawa zahra tai tana kallan Ilham d'in,  tace mene?  Am in dama yaya ahmad muncewa dady muna tare da ke ya baroni a makarantar wajan ki,  tom karki sakin layi fah.  Zaro ido zahra tai tare da cewa! Kai amma ilham baki da hankali ina kukaje haka bai dawo da ke gida ba?,  dan sosa kai ilham tai tare da cewa! Bafa inda mukaje zama mukayi a makarantar ku mukayi hira da shi,  shiru zahra tai dan mamaki ne ya kusan daskarar da ita,  dan yanzu al'amarin ilham da yaya ahmad ya fara bawa zahra tsoro. Jiki a mace zahra taja qafafuwon tacigaba da  tafiya tana cewa!  To ALLAH ya kyauta,  murmushi ilham tai tare da cewa! amen my zahra,  Allah ya barmin ke,  qara had'e rai zahra tai,  da sauri ilham ta riqe hanun zahra tare da cewa! Wlh zahra muna haifar 'yar mu ta fari nida yaya ahmad in dai maca ce sunanki zan sa mata.  Zahra batasan sanda wata dariya ta kwace mata ba,  had'e rai ilham tai tare da cewa! Ke me kikewa dariya ko gani kike auran bazai yiwu ba,  zaro ido zahra tai tare da cewa! Wa ni na isa nace aure bazau yiwuba?  Kawai dai naga kin cika zumud'i ne,  shi yace miki zakuyi aure? . Da sauri  ilham ta jawo zahra da take qoqarin bud'e qofar ta shiga,  juyowa zahra tai tare da cewa! Ke mene haka?  Murmushi ilham tai ta bud'e wayarta tare da miqawa zahra tace duba kiga da kansa yayi save d'in sunan.  Da sauri  zahra ta kar6a ta zubawa wayar ido,  a fili ta fara karanta save d'in number,  cikin zazzaqar murya zahra tace my husband to be in sha ALLAH,  zahra tana kai nan ta saki wani qasai taccan murmushi tace kai,  Masha ALLAH  da hanunsa ya rubuta wanan d'in,  gyad'a kai ilham tai alamun ee,  jinjina kai zahra tai tare da cewa! Ai ni sai nafi kowa farin ciki da had'in nan wlh sabida yaya ahmad mutumin kirkine,  ALLAH ya tabbatar da alkhairi. wata irin mugun hugg Ilham ta kai wa zahra wanda hakan sai da yakusan sawa wayar ilham,  d'in da take hannun zahra ta kusan fad'uwa,  da sauri zahra ta riqe wayar hanun ta da kyau,  ilham kuwa tana rungume zahra tace kai gaskiya zahra ina qaunar sosai,  ALLAH ya barmu tare,   murmushi zahra tai tare da cewa! Amen ilham sake ni mu shiga ciki,  ba musu Ilham ta saki zahra suka shige cikin. suna shiga ciki ba su wuce ko ina ba sai kicin saka makwan qamshi da sukeji yana tashi. Abdul suka gani tsaye da cokali juya miya a hannu,  murmushi zahra tai tare da cewa!  Wow gaskiya yaya abdul  ka cika gidan nan da qamshi, daga ji girkin nan zai yi dad'in sosai,  murmushi shima abdul d'in yayi tare da cewa! Hmm tinda ilham yau ta gudo sabida kar tai mana girki muce shiyasa nima yau nace bari na nuna mata na fita iyawa,  aa yaya abdul nifa ba guduwa nayi ba,  hararar wasa ya watsa mata tare da cewa! Ai gwarama da baki dawo ba da tini kinyi mana kwa6a,  murmushi ilham tai tare da cewa!  Shiya jiya naga kaci ka lashe kwano,  dariya abdul yayi tare da cewa! Wa ni ai tab gaskiya idanki baya gani yaya mashkhur ne fa yaci ya lashe kwanan. Dariya zahra tai tare da cewa! Ilham zo muje muyi wanka,  nasan ka fin mu futo yaya abdul ya gama dafawa,  sai naci na raba muku musunnan naku,  amma dai tun kafin naci nasan na yaya abdul sai yafi dad'i,  ta qarasa maganar tare da fucewa daga kicin d'in.  Ilham kuwa binta tai tana cewa!  Ai dama dole kice na yaya abdul zai fi dad'i sabida kowa yasan ke ta gidan shi ce ni kuma da yake kin rai nani koh?.  Suna shiga bedroom zahra ta wuce toilet domin yin wanka itama ilham d'in toilet d'in,  ta wuce dan itama tai wanka,  dan bazata iya jira zahra ta futoba. Bayan sun futo shiryawa sukayi,  sanan suka fita fallo sukaci abinci,  bayan sun gama cin abinci kumawa d'aki sukayi.  Suna komawa zahra tace ilham zokimin kitso tinda gobe zaku tafi!  Zama ilham tai akan bed tare da cewa!  Tom d'auko kibiya da kum,  ba musu zahra ta wuce wajan dorowa ta bud'e ta dakko kum da kibiya sanan ta koma wajan da ilham take ta miqa mata sanan ta zauna a qasa, cire d'aukwalilin kanta tai,  sanan tace ciremin ribbon d'in na ya kamanin kai sosai,  hannu Ilham tasa ta fara cire ribbon d'in tare da cewa!  Ke zahra me yasa kika d'aure kanki haka. Bafa ni na d'aure ba yaya abdul ne,  da kyar Ilham ta iya cire ribbon d'in tana cirewa gashin zahra ya bazo har gadan baya dan harma fuskarta ya fara hauro mata.  Yauwa ilham 'yan qananu zakiyi min sabida kar ya tsufa da wuri,  tabb zahra gashi nan naki ga yawa ga santsi ga tsayi ai sai mukai magariba ba'a gama ba, kai ilham bansan sharri duk gashin nawa kikewa sharri haka, ai kema naki yana da stayi kuma yana da yawa koh?  Kwarai amma ai bai kai naki stantsi ba,  kefa ana kamawa yana qoqarin warwarewa in da gama ba sai na sa kyauro na dad'aure jelar gashin sabida kar ya ware da wuri. Murgud'a baki zahra tai kamar Ilham,  tana ganinta tace!  Tubarakalla masha ALLAH,  murmushi ilham tare da cewa!  Hmm nifa yanzu na dena wanan fad'a fad'an bari na baki labarin soyayyar da mukasha da yaya abdul, murmushi itama zahra tai tare da cewa!  Tom inaji gayamin mana.  Nan da nan ilham ta fara bawa zahra labarin abinda ya faru,  wasuma ta manta sai daga baya take tunowa a taqaice dai sai da ilham ta bawa zahra labarin abinda ya faru tsakaninta da yaya ahmad,  tun zahra tana ganewa har ta fara dena ganewa sai da ta bita da um da ehh,  wajan awa biyu suka dauka kafin su gama kitson har ilham ta gama kitso bata gama bawa zahra labarin ba. Tofah su dady da yaya abdul harma da ilham,  sun gama shirya-shiyan tafiya,, zuwa gobe da safe jirginsu zai d'aga,  dady ya siyarwa zahra komai da komai 6an garan kayan abinci,  abubuwan amfanin gida,  kayan sawa sabulan wanka dana wanki maya-maya kai komai dai da ya kamata an siyarwa zahra.       Daran ranar kuwa Ilham kusan kwana tayi tana kuka wai zata rabu da yaya ahmad,  sosai zahra ta d'in ga rarrashin Ilham,  amma fir ilham taqi haqura daga qarshema zahra rabuwa tai da ilham tai kwanciyar ta,  ita kuma Ilham sai da tasha kukanta ta qoshi sanan ta kwanta da mugun ciwan kai. Washe gari.............. Tofah tunda asubayi su dady suka fara shirya-shiyan tafiya gida Nigeria,  zahra kuwa sam bata cikin walwala da kyaf take iya yin komai,  duk jikinta yabi yayi sanyi sam batasan tafiyar su dady amma ba yadda zatayi.  Su zahra suna gama abinci suka zauna suna ci,  amma zahra da Ilham da abdul kowa ya kasa cin abinci,  ita zahra tana jimamin rabuwa da su dady,  ilham tana jimamin rabuwa da yaya ahmad shi kuma abdul yana jimamin rabuwa da zahra. Haka dai suka ci abinci a daddafe sanan suka fara shirin tafiya airport. Komai ya kammala,  duk sun zuba kayan su a motar mashkhur,  lokacin da ilham taji yaya ahmad zai musu rakiya tayi farin cikin hakan sosai dan haka suna fita,  taja hannun ameer da zahra suka wuce motar yaya ahmad.  Ilham taso ta shiga gaba amma tana tsoran kar yaya mashkhur ko dady su gano wani abun shi yasa ta shiga baya,  itama zahra baya ta shiga hannunta riqe dana ameer.  Motar mashkhur kuwa dady ne ya zauna a baya shi kuma yaya abdul ya zauna a gaba,  sanan suka ta da motar suka fuce daga gidanan. Sosai ilham ta fara lala6a amir dan yayi bacci,  sabida suyi magana da ahmad,  tasan amir da shegen suruto yanzu in yaji sunyi mana sai ya gayawa ammi ko dady,  ahmad kuwa magana yayiwa ilham,  amma sam taqi amsawa sai da suka had'a ido ta mudubi sai tayi mai alamu da yayi shiru ta nuna mai amir,  ahmad kuwa ya gane abinda ilham take nufi dan haka shiru yayi da bakin sa. Dama amir bashi da wuyar bacci,.  Yana yin bacci ilham ta saki ajiyar zuciya tare da cewa!  Yauwa hubby yayi bacci fah, murmushi ahmad yayi tare da cewa! Alhamdulilah. Nan da nan ilham da yaya ahmad suka 6arke da hirar su ta masoya,  abinda gwanin sha'awa har sha'awa suke bawa zahra da take gefe abinta.  Haka sukayi ta hira har sai da suka qaraso airport,  haka zahra da ahmad sukai sallama kamar zasuyi kuka,  6angaran zahra da ilham kuwa,  rungume junansu sukayi suka fara kuka,  ba wanda yayi mamaki hakan sabida kowa yasan sai sun aikata hakan in ka cire ahmad,  da kyar dady da yaya abdul suka rarashin su,  sanan suka saki juna,  zahra tanaji tana gani su ilham da dady harma da yaya abdul da amir suka shige jirgi,  ba jimawa,  jirgin nasu ya tashi. Jiki ba kwari zahra ta wuce motar ahmad ta shige,  ta saki wani saban kukan,  shima haka ahmad ya shiga jiki ba kwari,  sabida kewar ilham da zai yi,  yana so ya bawa zahra haquri amma ya kasa,  sabida shima kansa a halin da yake ciki neman rarrashin  yake. Mashkhur kuwa girkin su dady yana tashi ya sharari motar shi yabar airport d'in ko takan zahra da ahmad bai biba.  Ahmad kuwa da kyar ya iya jan mota ya fara tafiya,  a lokacin da ya futo daga airport d'in ko hayaqin motar mashkhur bai gani ba......... *shinya kuna ganin zahra zata iya  bin shawarar da ilham,  ta bata akan mashkhur da zee?. *shin ya kuke tinanin zama mashkhur da zahra zai kasance? * Kuna tinanin zahra zata fita daga qonci da take ciki ta fara zaman yan ci ko zata cigaba da zama cikin baqin ciki? Ku biyoni a next page dan jin yazata kaya,  jumma'atul kareem da fatan za  kuyi hutun  weekend cikin qoshin lfy. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing........ *page 74* Mashkhur kuwa jirgin su dady yana tashi ya sharari motar shi yabar airport d'in ko takan zahra da Ahmad bai biba ahmad kuwa da kyar ya iya jan motar ya fara tafiya, a lokacin da ya fito daga airport d'in ko hayaqin motar mashkhur bai gani ba......... Haka Ahmad yaja motar shi jiki ba kwari har suka qarasa gida. Suna shiga cikin get d'in gidan sukaga motar mashkhur alamun ya dawo gidan, jiki ba kwari zahra ta bud'e murfin motar tai fucewarta ko sallama bata tsaya yi da yaya ahmad d'in ba. Shima Ahmad haka ya futo ya shige part d'in shi jiki ba kwari, yanaijin wata irin muguwar kewar masoyiyar shi ilham. Zahra tana shiga bata samu mashkhur a falon ba, dan haka dreact bedroom d'in ta nufa zuciya cike da kewar su dady, tana shiga ta baje a kan bed tana mai da ajiyar zuciya. Haka tai ta tunanin kala-kala tana qara nazarin shawarwarin da ilham ta bata, game da zee da kuma mashkhur daga haka bacci yayi awan gaba da ita......... Washe gari. Kamar yadda zahra take kafin su dady su dawo haka tai, bayan tayi sallar asubayi kicin ta nufa ta, fara girka abinda zataci kafin ta tafi school. Bata d'au wasu mintina ba ta gama dafa abinda zataci, bayan ta gama ta wuce bedroom d'in ta, tana shiga ta ajiye plate d'in breakfast d'in nata sanan ta shige toilet tai wanka. Bayan ta futo daga wanka kayan makaranta ta tasa sanan ta zauna ta fara cin abincin ta. Tana gama cin abincin ta ta d'auka bag d'inta tai fucewarta, tana fita ta nufi motar yaya Ahmad domin jiran shi. Ta d'au wasu time d'in tana jiran yaya ahmad bai futofa, can kuma sai gashi ya futo fuska d'auke da fara'a amma dai kana ganin fara'ar nan kasan ta dole ce, yana qarasowa fuska a sake zahra tace yaya ahmad ina kwana da fatan ka ta shi lpy?. Qaqalo murmushin dole ahmad yayi tare da cewa lpy qalau qanwata, kema da fatan kin tashi lpy? Gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Na tashi lpy qalau yaya ahmad, ajiyar zuciya ahmad ya sauke tare da cewa! Masha ALLAH. Daga haka ba wanda ya sake cewa komai a cikin su suka shige motar suka fara tafiya, shiru ne ya baquncin su na wasu lokutan kafin zahra tace yaya ahmad naga yau kamar bala da lpy? Murmushin dole ahmad ya sake kwakwalowa a karo na biyu sanan yace wlh qanwata ina lpy mai kika gani? Dan gyad'a kai zahra tai cikin tsokana tace ko tinanin ilham kake ne, yadda zahra tai maganar kamar wani mugun kama ta sakewa ahmad da maman shi, ji yayi ma kamar ita tai maganar. Amma ahmad sai ya kawar da hakan a zuciya shi, sanan yace ai kuwa kamar kin shiga zuciyata tun jiya tinanin ta muke sam na kasa bacci santa ya addabamin yadda bakya tinani. Jinjina kai zahra tai tare da cewa! To yaya ahmad mene na d'aga hankalika da tinanin ta bayan ta amince ma?, girgiza kai ahmad yayi tare da cewa hmmmm qanwata kenan bazaki gane ba, amma kina ganin anya ilham zata kirani, nifa hankalina bazai ta6a kwanciya ba sai naga ta kirani, dan sai na ringa jin kamar bata amince da soyayayar ba. Da sauri zahra tace haba yaya ahmad ka dena wanan tinanin mana nasan ilham baza ta6a yima hakan ba, sabida da bata sanka da bazata ta6a saurarar kaba barema ta amince ma. Ajiyar zuciya ahmad ya sauke nan da nan yaji damuwarsa ta fara raguwa da yaji batun zahra dan shi da tinani yake anya ilham ba shigo-shigo ba zurfi take mai ba? Gani yake kamar ta bishi a yadda yake sone kafin su kuma Nigeria bata amince da soyayyar shiba, yanzu kuma da zahra ta fahimar da shi sai hankalinsa ya kwanta. Daga haka ba wanda ya sake magana har ahmad ya kawo zahra school, sallama sukayi kamar yadda suka saba sanan zahra ta shige school......... Lokacin da ahmad ya d'auko zahra daga school suna shigowa, suka hangi motar zee a parking space d'in gidan, zahra kuwa cikin zuciyarta tsaki taja tare da cewa wanan zee d'in kamar mayya haka take, daga haka ta bud'e murfin motar ta futo hannu riqe da jakar makarantar ta, tana futowa ta wuce hanyar step d'in benan. A hankula zahra take taka step d'in benan, gabanta sai fad'uwa yake haka nan taji tana wani mugun jin tsoran zee amma duk da hakan ta dake ta tura qofar ta shige fallon. Can gefe ta hangi zee akan sofa tana kallan tv ta dora qafa d'aya kan d'aya, shi kuma mashkhur yana kan draining yana shan lemo hankali kwance suna hira. Zahra kuwa kawar da kai tayi ta kama hanya shiga bedroom d'in nata, zata gifta kenan taji zee tace kee zonan, gaban zahra ne ya fad'i rasss amma dak da hakan sai ta cigaba da tafiyarta abinta, ji tai zee ta sake cewa ke house girl dake fa nake, da katawa zahra tai zuciya cike da tsoro, zuciya ya tana raya mata abubuwa da dama game da zee amma tana jin tsoro. Tsayuwa zahra tai tana tinanin mene ma futa, kee dallah ba kiranki nake ba? Zee ta fad'i hakan cikin tsawa nan da nan ran zahra ya 6ace, dan haka dakewa zahra tai ta danne tsoranta ta nufi zee. Zahra tana qarasawa cikin harshan turanci kamar yadda ita zee d'in take mata magana tace gani lpy kike kwala min wanan kira haka? Zahra ta qarasa fad'in haka hannu riqe da ugu, gabanta sai qara fad'uwa yake sabida tsabar tsoro, ai ba iya zee ba har mashkhur da yake zaune sai da mamaki ya kusan kashe shi a zaune, nan da nan ya daskare a zaunke riqe da cup a hannu. Zee kuwa baki a sake ta tsaya kallan zahra dan itama mamakin ya daskarar da ita. Ya mutsa fuska zahra tai kamar wata jaruma ta fara magana kamar haka! Ke nifa kinga na gaji da tsayuwa ki gayamin dalilin kiran nan da kike min ina jin ki dan ni bana son jira kin gane. Baki na rawa zee ta fara magana da yake itama zee d'in tana da tsoro ba lai fi, am!! Am!! Dama cewa nai abinci nake so ki dafamin yunwa nake ji, zahra kuwa da taga zee ta rikece qarfin guiwa ta samu, dan haka wata uwar harara zahra ta bankawa zee tare da cewa lalai ma to bari kiji daga rana mai kama da ta yau karki sake sani aiki sabida ni ba baiwar ki bace kuma baki haife niba, kije can ki nemi baiwar da zata dafa miki, ko ke ko tashi ki dafa kayanki da kanki, tinda kina da hannu da qafa, zahra ta qarasa magara tana jan wani tsaki. Daga haka zahra ta juya tai tafiyar ta gabanta sai fad'uwa yake dan da kyar take iya maganar ma sabida storo kawai ta dake ne, itama zee d'in jikinta har wani rawa yake sabida tsabar tsoro, dama can matsoraciya ce kawai dai dan ta samu kwarin guiwar yiwa zahra rashin mutunci ne a wajan mashkhur amma da bazata iya ba. 6an garan mashkhur kuwa tini yayi suman zaune dan ganin lamarin yake kamar a makarki, tunda yake a rayuwar shi bai ta6a ganin zahra tana fad'a ba sai yau. Mashkhur yana jin zee tana kawo mai qarar zahra amma ina sam ya kasa wani kwakwaran motsima,. Zee kuwa jakarta ta sa6a zuciya cike da tsoro da haushin mashkhur tabar gidan,. 6angaran zahra kuwa tana shiga bedroom d'in ta saki ajiyar zuciya tare da dafe qirjinta, har wani mamaki take wai itace yau ta iya yiwa zee haka a gaban mashkhur, murmushin jin dad'i zahra tai a fili tace alhamdulilah, kai gaskiya shawarar ilham ta fara aiki. Saura kuma yaya mashkhur shima zai gane kuskuransa in ya sake zalinta ta wlh. Wata zuciyar ce ta cewa zahra kee anya zaki iya yiwa yaya mashkhur kuwa yafi qarfin kifa? Shiru zahra tai tana nazarin abinda zuciyarta ta gaya mata, d'ayar zuciyarta ta kuwa cewa tai zaki iya yi masa mana, in kika sa kanki. Zahra kuwa tinani ya farayi anya zata iya yiwa yaya mashkhur abinda tayiwa zee kuma tasha lpy? Dan tasan yaya mashkhur ba kanwar lasa bane ba, jikinta ne zai gaya mata. Haka dai zahra tai ta saqada warwara, daga qarshe ta shiga toilet tai wanka sanan ta d'aura alwala, ta futo jikinta d'aure da toilet. Tana fitowa ta saka kayanta, sanan ta shinfid'a dadduma ta fara gabatar da sallah, lokacin da zahra tai sujjadar qarshe sai da ta yiwa yaya mashkhur addu'o'in da hajiya kaka ta rubuto a takadda ta bawa ilham ta kawowa zahra, zahra tanayin addu'o'in ne bawai dan tana son mashkhur ba, aa kawai dai tana son ta cika umarnin hajiya kakak ne, kawai duk da kuwa ita zahra a tinanin ta tana addu'o'in ne kawai, amma tasan yaya mashkhur bazai shiryu ba. Night........... Sai da dare yayi sanan zahra ta iya futowa ta shiga kicin domin dafawa kanta abinda zataci, a tsorace ta futo sabida karta had'u da mashkhur dan tasan tayi mai babban laifi. Haka zahra ta shige kicin a salala6e sabida karta had'u da mashkhur, sam zahra hankalinta baya gabanta sai wai gen bayanta take duk da kuwa ta shigo kicin d'in, a dai-dai lokacin mashkhur shima ya tawo riqe da cup d'in t a hanunsa, sam ya tafi duniyar tinani, ai kuwa basuyi aune ba sai sukaji sunyi tinti6e da junan su, wani mugun karo sukayi wanda har sai da hakan yasa cup d'in hanun mashkhur ya fad'i qasa wanwar. Yau kunga banyi muku typing da yawa ba wlh bana jin dad'i ne, wanan d'in ma da kyar na iya rubutawa. Mu had'e a next page dan jin ya zata kaya tsakanin mashkhur da zahra..... ADALILINTA💜❤💜 BY AMMINA BAYERO💜❤💜                                   *page 75*                                    Typing.......... Sam zahra hankalinta baya gabanta sai wai gen bayanta take duk da kuwa ta shigo kicin d'in, madai-dai lokacin mashkhur shima ya tawo riqe da cup d'in t a hanunsa,  sam ya tafi duniyar tinani,  ai kuwa basuyi aune ba sai sukaji sunyi  tintu6e da junan su, wani mugun karo sukayi wanda har sai da hakan yasa cup d'in hanun mashkhur ya fad'i qasa wanwar. Wani mugun kallo mashkhur ya watsawa zahra,  dama ga idon shi yayi ja abin tsoro,  nan da nan hantar jikin zahra ya kad'a,  maganar ilham ce ta fad'omata a rai da take cewa haba zahra wai bazaki dena jin tsoran yaya mashkhur,  d'in nan ba,  ajiyar zuciya zahra taja,  sanan ta kewaye tabar mashkhur ya tsaye sake da baki.  Zahra tana kewaye mashkhur ta wuce bedroom d'in ta, zuciyata sai bugun tara-tara take. Mashkhur kuwa,  mamaki ne ya kusan kashe shi sam ya kasa Wani kwakwaran motsi a wajan,  gani yake abin kamar a makarki,  wai shi zahra zatai wa laifi ta wuce ta barshi a tsaye,  fuskarta ba alamun nadama bare tsoro.  Mashkhur yafi minti goma yana jimamin lamarin ko motsi bayayi,  can yayi ta maza ya yakitowa jikinta qarfi ya wuce bedroom d'in sa.  Mashkhur yana shiga bedroom d'in ya fad'a gado jiki ba kwari,,  wani mugun mamaki ne ya kama mashkhur. A zuciyarsa yace yanzu wana hukunci ya kamata na yiwa wannan yarinyar?  Can wata zuciyar tasa tace kawai ka rabu da ita.  Tabb akan me zan rabu da ita?  Zuciyar mashkhur ta bashi amsa kamar haka?  Yanzu fa ta dena jin tsoranka tinda tayi ma haka,  yanzu in kayi wasa sai ta rai na ka kawai ka rabu da ita,  jinjina kai mashkhur yayi alamun ya amince da shawarar da zuciyarsa take bashi. 6angar zahra kuwa cikinta ya gama tsurewa,  sabida abinda tayiwa yaya mashkhur. Sabida tsoro sai da zahra ta rufe qofifin bedroom da tagogi,  a ganinta tayi namijin qoqari da tayiwa mashkhur haka,  dan bata ta6a tinanin zata iya yiwa yaya mashkhur haka ba,  tana cikin wanan tinanin taji alamun shogowar message ta WhatsApp da yake datar ta a kunne take,  jiki a sanyaye zahra ta miqe sanan ta janyo wayarta.  Massage ne ta gani ya shigo,  da wata number Nigeria,  hakanan jikin zahra ya bata ilham ce. Ba 6ata lokaci zahra ta bud'e massage tare da duba sunan,  cikin manya baqi zahra taga an rubuta SAKINA ABUBKAR (ILHAM)  murmushi zahra tai tare da yi mata reply d'in slm d'in da tayi mata.  Nan da nan hira ta 6arke tsakanin ilham da zahra,  sai da sukayi wajan awa biyu suna hira  a WhatsApp,  zahra tana yiwa ilham typing ita kuma ilham tai mata voice,  sai da zahra ta bawa ilham labarin abinda ya faru dazu tsakanin ta da zee da kuma mashkhur. Ilham tayi dariya sosai da sosai kuma tayo farin cikin da hakan sanan ta qara ziga zahra da bata shawarar kala-kala game da mashkhur.  Har sunyi sallama zahra zata kwanta sai ta tuno da yaya ahmad,  ai kuwa ba 6ata lokaci zahra ta tayiwa ilham voice tana cewa ilham,  da fatan dai kinyiwa yaya ahmad magana koh,  wlh dazuma sai da yayi min maganar ki duk ya shiga damuwa gani yake kamar bazaki bugo mai ba. Itama ilham d'in reply tai wa zahra ta voice note d'in!  Dariya ilham tai sanan tace hmm ke dai bari nima ganinan sai tinaninsa nake wlh cuwan son shi sai damuna yake amma,  bazan buga mai ba sai na jamai aji nan da kwana uku saura kuma ki bashi number tawa,.  Zahra da ta gama jin voice d'in ilham kuwa,  murmushi tai tare da girgiza kai,  sanan tayiwa ilham reply da hmm to ALLAH ya shirgeki ilham ni zan kwanta sai da safe,  daga haka zahra ta kashe wayar ta sata a qarqashe folo tai addu'o'i bacci ba jimawa bacci ya kwashe ta. 5 days letting......... Yau kwana biyar kenan da tafiyar su ilham Nigeria,  6angaran ahmad kuwa har ya gaji da jiran kiran ilham yau kwana biyu kenan ahmad bai kai zahra makaranta ba sabida rashin lafiyar da take damunsa kuma ba komai bane ya jazawa ahmad cutar ba face rashin kiran shi da ilham tai.  Juye ahmad yake kwai akan bed jiki sa duk yayi zafi rau da kyar yake motsi,  yana cikin wanan halin yaji alamun shogowar message ta wayar shi qilin. Ahmad yanaso ya duba wayar shi,  yaga massage d'in daya shigo amma sam ya kasa,  sai da ahmad yafi minti goma a haka yanaso ya d'ago ya dauki wayar shi amma ya kasa.  Can kuma yayi ta maza ya mirgina da kyar ya iya miqa hannu ya janyo wayar tashi har tana shirin fad'uwa ya damqeta da iya qarfinsa na marasa lafiya.  Ajiyar zuciya ahmad ya sauke sanan ya bud'e wayar tasa ya zuba mata raunanan idanuwan sa. Gabansa ne ya fad'i rass tun kafin ya karanta sakamakwan ganin number Nigeria. Cikin zuciyar shi yace ALLAH yasa ilham ce, ko tsaya bud'e wayar bai ba ahmad ya fara karanta messages d'in da yake wayar I phone ce.  Massage d'in ya fara kamar haka!  Slm yaya ahmad ilham ce,  wanna shine line nawa.  Ahmad yana kai qarshan zancan ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya, sanan ya bud'e wayar, sanan yayi save d'in number,   kai tsaye ya fara kiran ilham, amma sam line baya shiga,  wani siriri tsaki ahmad ya saki  sannan yaja qasan wayar shi ya kunna data. Yana kunna data direct ya shiga WhatsApp,  yana shiga yayi lalabo number ilham,  ba 6ata lokaci ya shiga contact d'in,  ya fara qoqarin tura mata saqo,  har ya fara typing sai yaga tana online,  dan haka direct ya danna mata video call,  tana shiga tana ta ringing amma ilham, taqi ta d'auka,  wani baqin ciki ne ya sake rufe ahmad har zuciyar sa yasan ilham tana sane taqi d'aukan video call.  Rai ba dad'i ahmad ya danna voice ya fara magana cikin murya raunaniya ta masu larura ya fara cewa!. Haba ilham mai yasa kike min haka wana laifi nayi miki?  Tinda kika tafi nake jiran kiranki ko message amma shiru,  haba ilham mai yasa kike min haka,  wlh sabida da tinanin ki yanzu bani da lpy ko school banje ba bare na kai zahra pls ilham ki d'aga video call d'in ko zan samu sukuni ya qarasa maganar da kyar,  dama tin da kawai daurewa yakeyi dan maganar ma da kyar yake.  Lokacin daya tura sai da ilham, ta d'auki 5 minit kafin ta bud'e wai ita jan aji. Ahmad kuwa sam ya kasa fita daga chat d'in su da ilham sai kallon voice note d'in da yayi mata yake,  yana jiran ilham ta bud'e tai mai reply,  da ahmad yaga ilham bata bud'e ba sabida tsabar baqin ciki har hawaye ya fara zubo mai,  sanan ya fara tinanin anya ilham tana qaunar shi kuwa? ba wahalar da shi kawai take ba?.  Yana cikin tinanin nan yaji alamun shigowar saqo,  da sauri ya bud'e wayar shi dan yasa ilham ce tai mai reply. Ai kuwa kamar yadda yayi tinani itace,  tai mai reply amma typing tai ba voice note ba.  Gajeran typing tai wanda take cewa! Banje anyimin sim d'in ba sai shekaran jiya,  kuma yau na bud'e WhatsApp d'in shi yasa.  Ciki rawar murya ahmad yace pls ilham ki bari muyi video call ko zan samu nutsuwa a zuciya ta.  Lokacin da ilham ta bud'e voice d'in ahmad, da taji yace ta bari suyi video call taji dad'i sosai, sabida itama tana son ganinsa sosai,  itama kanta son ahmad ya adda beta ko bacci bata samu tayi. Amma sai taja mai rai da cewa! Aaa gaskiya ni bana san video call yanzu,  haka ahmad yayiwa ilham reply ta voice murya na rawa ido na zubar da kwalla, Yace!  Dan Allah ilham ki tai makamin ko voice note kiyimin naji muryarki,  wlh zuciya tana yimin zafi gani nake anya ilham kina sona ki gayamin gaskiya ilham, tin kafin sanki ya kashe ni sabida nasan sanki ne ajali na.  Ahmad yana tura mata voice d'in ya ajiye wayar ya saki kuka kamar wani qaramin yaro. Kai ni kuwa amina bayero nace gaskiya ilham abinda kike bakya kyautawa sam.  Sai da ahmad yasha kunansa ya qoshi sanan ya duba messages d'in ilham.  Voice ya gani tai mai,  ai bai san sanda ya saki wata nannauyar ajiyar zuciya ba,  hannu na rawa ahmad ya fara qoqarin bud'e voice d'in ilham d'in.  Cikin sanyayar muryar ilham mai dad'i sauti da sauraro tace!  Haba my hubby taya sona zai kashe ka,  ka dena fad'in haka,  pls ka dena kuka my hubby ko nima so kake ka sani kuka? Ilham ta qarasa maganar kamar zatai kuka sabida itama harga ALLAH taji tausayin ahmad sosai,  itama tasan sam bata kyauta mai ba. Ahmad kuwa cikin raunaniyar muryar nan ya danna voice note yace!  Hmm ilham kenan ai har in kinga na dena zubar da hawaye,  to na aure kine ko kuma kin amince da soyayyata kina qaunata sosai yadda nake qaunarki.  Lokacin da ilham ta bud'e voice d'in ahmad, ya ta6a maza zuciya sosai har itama sai da ta zubar da kwalla,  cikin muryar kuka ilham, tai wa ahmad voice note da!  Haba yaya ahmad yanzu kana tinanin bana qaunar ka ne?  Wlh ina qaunarka sosai yadda baka tinani ina sanka san da ban ta6a yiwa wani d'a namijiba a rayuwata. Yaya ahmad da wani ne yace min bana qaunar ka ba kai ba sai inda qarfina ya qare wlh yaya ahmad ina sanka sosao da sosai, inda ka sake zubar da hawayanka akan kokwanto ina qaunar ka ko ka sake zubar da hawayanka a kan baqin cikin soyayyata gaskiya ban yafema ba,  sabida ni yanzu ina qaunar sosai ina sanka san muddin rai.  Ahmad yana gama jin voice d'in ilham,  ya saki wani tatausan murmushi farin ciki,  nan da nan annurin kyakyawar fuskarsa ya dawo,  muryar shi ta fara dawowa dai-dai. Cikin muryar farin ciki ahmad yayiwa ilham voice da!  Kai da gaske my pretty na?  Dama kina qaunar ta, haka amma kika bari na kusan kashe kai na da ciwan son ki,  kai gaskiya pretty baki yimana adalci ba sam yanzu akan mai kike hukunta zuqatan mu haka?  So pls yanzu ki bari muyi video call ko, zan samu naga kyakyawar fuskar ki zuciyata tai sanyi dan nayi missing d'in kk over pls,  ilham ki amince miyi video call karkice aaa. Ilham tana gama jin voice d'in ahmad ta saki nanauyar ajiyar zuciya, sabida itama ta matsu suyi video call d'in ko dan taga kyakyawar fuskar masoyinta,  ahmad ko ta samu nutsuwa,  a hanzarce ilham ta miqe ta d'auki mayafinta ta rufe duka jikinta sanan ta wuce zuwa qofar bedroom d'in ta rufe gam sabida kar wani ya shigo ya isketa tana video call da ahmad.  Ai kuwa tana dawo tana gama hawa kan bed kafin ma ta d'auki wayarta ta taji ahmad yana kiranta. Wata nanauyar ajiyar zuciya, ilham ta sauke sanan ta d'auki wayar sai da ta sai ta face d'in ta ta fara qoqarin d'aukar video call d'in.  Lokacin da ta d'auka sai da video call d'in ya d'anyi reconnect sanan yayi.  A lokacin guda gama ahmad da ilham ya fad'i rass-rass saka makwan ganin fuskokin junansu,  nan da nan suka fara yiwa junan su kallan qurillah,  ko kiftawa basayi.  Sosai suka ringa kallan junan su ba wanda yacewa d'an uwan sa qala,  sai ajiyar zuciya, kawai suke saukewa. Sam ilham ta manta dawa take wanan kallan dan da a zahirine bazata ta6a iya wannan kallan ba da wani d'a namiji komai san da take mai.  Can ilham ta dawo daga duniyar da suka tafi ita da ahmad, ba shiri ta janye idanuwanta daga kallan ahmad d'in ta kawar da fuskarta gefe.  Shima ahmad d'in nanauyar ajiyar zuciya ya sauke sanan ya dawo daga duniyar da suka tafiya,  ilham kiwa sunkuyar da kai tayi kamar bada ita ake wanan kallan ba. Gyaran murya ahmad yayi tare da cewa! Sannun ki kin kyauta,  d'an had'e fuska ilham tai sanan ta d'ago tare da cewa! Yauwa na kyauta da me fah?  Au sai ma na gaya miki mai kikayi kika kyauta koh? ahmad ya qarasa maganar yana zuba mata ido,  ta6e baki ilham tai tare da cewa! Aa gwara dai ayimin bayani dan nasan me nai,  jim ahmad yayi ya zuba mata ido yana kallan ikwan ALLAH. Duk tabi ta had'e rai kamar ba itace tai mai voice d'in dazu ba tana gaya mai irin qaunar da take mai,  cikin zuciyar shi yace kai ilham kina da wuyar sha'ani. Cikin mamaki ahmad yace!  Ilham are you okay?  Juyar da kai ilham tai cikin ko in kula tace I'm very okay.  Jim ahmad yayi kafin yace ilham anya baki da almastutsai kuwa?  Nan da nan ilham ta sake had'e rai gam tare da cewa! Oho nima ban saniba amma inaga ka gansu ne a kai na shiyasa ka tambaya,  ta qarasa magar fuska ba alamun annuri.  D'an zaro ido ahmad yayi cikin murya mai ban tausayi yace haba my pretty mai yayi zafi shi ba wuta ba daga tambaya,  pls ki dena had'e rai bakya kyau,  haba my future wife pls simple?. Ilham taso sakin murmushi sabida har zuciyar ta take jin rarrashin masoyin nata,  amma sai ta sake tamke fuska tare da cewa! Tab wace future wife d'in taka,  badai ni ba mai zakai da mai almatsutsai ko so kake in anyi auran na ringa shaqeka in almatsutsan sun tashi.  Murmushi ahmad ya saki tare da cewa! To mene dan kin shaqeni ai ni dad'in shaqarma zanji,  ba komai in dai kece.  Harara ilham ta watsawa ahmad tare da cewa! Aa ai kawai ka bari naje na auro d'an uwana mai al matsutsan kaga zaman sai ya fi mana dad'in. Murmushi ahmad ya sake yi a karo na biyi sanan yace shikenan tazo gidan sauqi,  ai nima almatsutsan ne da ni na dad'e ina neman mai almatsutsan dan na aura ban samuba,  daga qarshe dana fara sanki sai na haqura da ita,  ashe-ashe ke kyauta uban giji ce a gareni a she kema kina da su kai gaskiya ALLAH yana sona,  ya qarasa magana yana kashe mata ido d'aya.  Zaro ido waje ilham tai sanan tace!  Lalai ma to ni bani da watsu almatsutsai kaje can ka nemo 'yar uwarka mai almatsutsai ka aura ba dai niba ta qarasa maganar tana zaro mai ido kamar zata kai mai duka. Lumshe ido sa ahmad yayi sabida hakan da ilham tai ba qaramin kyau ta mai ba,  cikin murya mai dad'i yace hmm pretty na kenan wlh shiyasa nake qara qaunarki,  yanzu dan ALLAH mubar wanan fad'an muyi hira masoya mai dad'i kinji ya qarasa maganar yana zuba mata kyawawan idanuwan sa biyu.  Ajiyar zuciya ilham ta sauke har cikin ranta take qara jin qaunar ahmad d'in a fili kuma cewa tai,  naqi d'in sai da ka gama cimin mutunci wai mai almatsutsai sanan zakace muyi hirar soyayay to bazan yi ba ta qarasa maganar tana sakar mai harara. Nan da nan ahmad ya ta da hankalinsa murya na rawa yace haba my pretty dan ALLAH kiyi haquri, wlh wasa nake miki,  kece d'in kina da abin mamaki,  wai sai mun gama fahimtar junan mu kwatsam sai ki had'e rai kamar ba kece ba,  wlh hakan yana d'agamin hankali pretty.  Dan Allah dan annabi kiyi haquri, daga yau na dena yi miki abinda bakyaso ni dai burina ki dena had'e min rai kinji.  Ahmad ya qarasa maganar fuskarsa babu annuri abin tausayi,  ilham kuwa ji take kamar ta fad'a jikin ahmad ta rarashe shi amma ina ba hali dan ko yana kusa da ita bazata iya haramcin nan ba barema basa kusa. Murya a sanyaye ilham tace,  haba my future husband kai ma kasan ina qaunar ka sosai bazan so abinda zai cutar min da kai ba,  tinda baka so na dena kayi haquri ta qarasa maganar fuska cike da tausayin masoyin nata.  Ajiyar zuciya ahmad yayi tare da cewa! Tom shikenan ni yanzu burina kawai naga kinyi murmushi shine kawai abinda nake buqata a halin yanzu.  Ahmad yana kai aya ilham ta saki wani qayataccan murmushi mai kashe zuciyar masoyi. nan da nan ilham ta sake kashewa ahmad zuciya da qasai taccan murmushi nan nata,  shima ba 6ata lokacu ya sakar mata nasa murmushi yana cewa!  Wow my pretty kinga yadda murmushi nan yayi miki kyau kuwa?  Kai ALLAH ya mallakamin ke my pretty,  dan Allah zaki aure ni?  Murmushi Ilham ta sake saki sanan tace hmm nima ban sani ba tukunna ka tambayi dady ko abokinka yaya mashkhur in sun baka ni ai sai a d'aura ta qarasa maganar tana rufe fuskarta alamun kunya................. Tofah ranar ilham da ahmad sun sha soyayya yadda masu karatun littafin ADALILINTA basu ta6a zatofa,  dan sai da sukayi wajan awa uku suna shan soyayya,  sai da suka qara sace zuciyoyin junan su sosai, sanan sukayi sallama,  sallamar ma badan sun ran su ba. Ahmad kuwa nan da nan yaji jikinsa ya qara kwari sosai da sosai,  ji yayi ba abindda yake damunsa a zuciyar shi ba kamar da ba,.  6angar ilham ma ranar cikin farin ciki ta kwana ta wuni,  komai in zatai da qarfinta take........ Tofa yau kimanin wata d'aya da barin su dady rasha,  kuma abubuwa da dama sun fara canzawa,  musamman ma ta 6angar zahra yanzu ta dena fuskanta aikin da zee take sata ko kallan banza zee bafayiwa zahra,.  6angar mashkhur kuwa shima sam ya dena zalintar zahra dan yanzu ko kallo zahra bata ishe shi ba duk kuwa abinda zatai a cikin gidan.  Itama zahra taji dad'i sosai sabida ta fara samun sakewa har kallo yanzu tana yi a gidan, ga shi kullum sai sunyi chat da 'yan uwanta,  wataran ma har video call sunayi. Babban burin mashkhur shine yaga ya dena munanan d'abi unsa,  ko ya samu ya rabu da abar tsanar shi zahra kullum yana qoqarin dena shaye-shayen ya mayar da hankalinsa akan karatu amma ina abu ya faskara,  abu Kamar almara sai ma qaruwa yake.  Watarana mashkhur in yana jin yunwa da daddare in ya tashi yaga ragowar abincin zahra yana ci ba laifi.  Zahra kuwa data lura da hakan sai ta fara tofa mai addu'o'i acikin abinci,  wataran na ma musamman sabida shi take dafa abinci da ruwan addu'o'i ta zuba a bilas sabida yaci. Kai tun mashkhur yana bin dare sabida ya ci abinci zahra harma ya dena bi,  wata ranama tana gama abinci kafin taci shi zai fara zubawa yaci.  Amma abin mamaki shine har yau tsanar zahra a zuciyar mashkhur bata fita ba kwata-kwata.  Zahra kuwa abinda yake damunta shine kullum a cikin yiwa yaya mashkhur addu'a take amma yaqi ya shiryu.  Kusan duk qarshan sati sai hajiya kaka tasa ilham ta turowa zahra addu'o'i da zahra zata ringa yiwa mashkhur. Sam zahra bata wasa da addu'o'in da ake bata kullum in ta dungura goshenta yimai take bawai dan tana san shiba,  aa kwai sabida tayiwa hjy kaka abinda take so,  sanan tasan ko ba komai zata sa iyayanta farin ciki in ya shiryu,  wato ammi da dady.   Kullum burin mashkhur da zahra iri d'ayane wato su rabu da junansu,  sabida sam basa qaunar junan su,  dan zahra har addu'a take akan ALLAH ya raba auranta da yaya mashkhur,  ya aura mata yaya abdul, dan yanzu ita yaya abdul take son ta aura. ............ 6angar ilham da ahmad kuwa abin ba'a cewa komai, dan soyayyar su ta sake qarfi sosai har ta kai ta kawo in basuyi video call ba sam basa samun sukuni,  da ilham, taga ammi tafara qoqari gano wani abu game da soyayyar da yaya ahmad,  ba shiri ilham ta koma part d'in hjy kaka da zama,  sam ba wanda yasan komai game da soyayyar ilham da ahmad, sai zahra da hjy kaka,  itama hajiya kaka sai da ilham tai roqeta akan karta gayawa dady ko ammi,.  Dama Hjy kaka haka takeso taji dad'in soyayar Ilham da ahmad dan ita dama ta fiso a aurar da su ilham batasan karatun nan mai tsayi,  shi yasa take farin ciki da hakan,  kuma take rufawa ilham asiri, tare da goya mata baya.............. Ina godiya ga masoyana,  masu nuna kulawarsu gareni da masu yimin ya jiki,  ina godiya.  Kuma ina farin cikin sanar da ku na samu lpy in sha ALLAH,  zanyi iya qoqarina wajan yi muku typing,  dan ina tinanin a cikin wanan wata mai shigowa zan kammala rubuta littafin ADALILINTA. Ku biyoni a next page...... ADALILINTA💜❤💜 BY AMMINA BAYERO💜❤💜                                   *page 76*                                    Typing.......... Dama Hjy kaka haka takeso  taji dad'in soyayar Ilham damana,  ad dan ita dama ta fiso a aurar da su ilham batasan karatun nan mai tsayi,  shi yasa take farin ciki da hakan,  kuma take rufawa ilham asiri,  tare da goya mata baya.............. Tom haka rayuwa tai ta juwaya,  komai yana shud'ewa.  6angar yaya abdul kuwa kullum burinsa guda yaya mashkhur da zahra su dawo a raba auran shi kuma ya auri zahra sabida har ga ALLAH yaya abdul yana son zahra fiye da tinanin mai tinani.   6angan ahmad da ilham kuwa sun fahimci junan su soyayya suke mai stafta,  sam basa fad'awa junan su kalaman da basu dace ba,  sanan suna ganin mutunci junansu suna girmama junan su.  6angar mashkhur da zahra kuwa wani zama suke na ko in kula  ko kallo basu ishi junan suba musamman ma mashkhur da ya dad'e bai dora idansa akan zahra ba.......... 7 monthly litter. Bayan wata bakwai. Tofa a cikin wanan watannin abubuwa da dama sun faru masu dad'i da marasa dad'i,  amma 6angar mashkhur da zahra ba abinda ya canza game da rayuwar su tana nan yadda kuke tinani. Haka nan mashkhur yau yaji jikinsa yana mutuwa,  sam ya rasa mai yake damunsa haka nan yaji baya jin dad'i zaman garin yau.  Yana kwance akan gado yana juyi nan da nan ya fara tinani wai yaushe zasu komai Nigeria a raba auran nan nasa da zahra?. Gaban mashkhur ne ya fad'i rass-rass sakamakwan  tinawa da yayi yanzu sunyi shekara d'aya har da wata uku a rasha,  nan da nan ya fara tinanin to saura wata nawa su koma?  Da sauri mashkhur ya fara tinanin saura watanni nawa su koma kenan?  Ai mashkhur yana gama lissafin nan ya zabura ya miqe tare da furta innalilahiwa'inalilahirraji'un.  Ba komai ne ya tayarwa da mashkhur hankali ba face yanzu saura wata hud'u su komai,  rasha bai gyara halin saba. Kenan baza'a raba aurena da zahra ba?  Mashkhur ya watsawa kansa tabbayar?,  da sauri mashkhur ya girgiza kansa tare da furtaa no impossible wlh,  bazan ta 6a yadda na cigaba da zama da wanan kucakar yarinyar a matsayin matata ba. Wata nanauyar ajiyar zuciya mashkhur ya sauke,  can qasan zuciyar shi yaji tana cewa ai kuwa in baka gyara halinka ba tofah ya zama dole zahra ta cigaba da zama matar ka ta muddin rai.  Da sauri mashkhur ya girgiza kai a fili ya fara cewa wlh zan gyara wlh zan gyara,  kamar wani zautacce. Haba mashkhur ka nutsu mana ka nemawa kanka mafita,  sai kace ba namiji ba,  namijin ma mashkhur,  cool down mana,  duk zuciyar mashkhur ce take gaya mai hakan.  A firgice mashkhur ya miqe ya fice daga falo,  sabida tsabar tashin hankali ko riga babu ajikinsa ya fuce.  Lokacin daya fita zahra tana zaune akan sofa tana kallon tv hankalinta kwance,  yadda taji mashkhur ya rufe firinji da qarfine yasa ta juyo ta kalle shi,  zahra tana kallansa gabanta ya yanke yayi mugun fad'uwa rass-rass-rass har sau uku. Da sauri ta kawar da kanta daga kallonsa ta mayar da idanuwanta kan tv,  nunfashinta har wani d'aukewa yake saka makwan yanayin da taga mashkhur a ciki,  ba riga wanddan ma 3 kwata ne bai qarasa sauka ba,  jinjina kai zahra tai tana mamakin dama haka jikin yaya mashkhur d'in yake?,  nan da nan tsoro ya kama zahra, ganin jiki yaya mashkhur kamar na wasu 'yan dambe ga faffad'an qirji,  Kai jikin nasa dai kamar na jarumai komai yaji. 6angar mashkhur kuwa sam bai masan da wata halitta zahra a wajan ba,  yana d'aukar ruwansa ya shige bedroom.  Nan da nan jikin zahra yayi sanyi sai rawa-rawa yake,  dan tinda zahra take bata ta6a ganin wani namijin babba ba  a haka ba sai yau,  lalai a she riga tana rufawa mutun asirin jikinsa zahra ta watsawa kanta tambayar?,  amma ina ba amsa,  kawar da zancan zahra tai tamai da idanta kan tv domin cigaba da kallo,.  Aa abu kamar wasa zahra ta kasa kallan,  ba abinda take gani a tv sai  yaya mashkhur ba riga,  kamar dai yadda ta ganshi yanzu. Ba shiri zahra ta kashe tv ta komai bedroom d'in ta,  dama da yake wajan goman dare ne lokacin.  Tana shiga ta haye kan bed ta shige bargo ta runtse idanta gam.  Amma ina har yanzu bata dena ganin yaya mashkhur a wanan yanayin ba,  nan da nan zahra ta rud'e baki na rawa ta fara karanta addu'o'i kala-kala kamar wanda tai tozali da wanda ba maharraminta ba.  Zahra kuwa ji take kamar  ta aikata mummunan haramci duk tabi ta rud'e,  tun zahra  tana sanin wata addu'a take harma ta dena sanin mai take fad'a addu'o'i ta ringayi barka tai har bacci mai nauyi ya kwashe ta. 6angar mashkhur kuwa yana shiga bedroom d'in ya zauna akan bed ya fara qoqarin bud'e robar ruwa,  ruwan yana da sanyi sosai har tiriri yakeyi,  dan harma ya kusan fara qanqara.  Mashkhur yana bud'e jarkar ruwan bai wani tsaya zubawa a cup ba ya kafa a bakin sa.  Tinda mashkhur ya kafa jarkar a baki bai sauke ba sai da ya shanye ruwan tass duk da kuwa mugun sanyi ruwan.  Yana ajiye jarkar ya saki nanauyar ajiyar zuciya, tare da dafe kansa da hanuwansa biyu. Lumshe ido mashkhur yayi tare da tambayar kansa taya zai magance matsalolin nan kuma mai dady yake so yayi?.  Na dena shaye-shaye na rabu da zee kuma na futo sa result mai kyau a school, mashkhur ya bawa kansa amsa.  Tinani mashkhur ya farayi saura kwana nawa suyi final exam d'in su?  Jim mashkhur yayi can kuma yace remain 3 month,  jinjina kai mashkhur yayi yana nazarin taya zai fara shawo matsalar nan,  sai da mashkhur, ya d'au awa d'aya yana tinani,  kuma daga qarshe ya gama yanke shawarar yadda zai shawo kan lamarin............ Tofah a 'yan kwanakin nan mashkhur ya dena fashin zuwa makaranta kullum sai yaje,  ga mugun karatun dayasa a gabansa.  Yanzu duk kayan shaye-shayen nan mashkhur ya rage ta ammali dasu,  a sati bai fi yasha sau d'aya ba in yayi yawa sau biyu,  shima yaso ya dena gaba d'aya amma in ya dad'e bai shaba sai yaji kamar zai mutu,  duk duniyar tai mai zafi.  Zee ma yanzu mashkhur ya hanata zuwa gidan sosai, a sati bai fi tazo sau biyu ba.  Ba laifi mashkhur ya nutsu ba kamar da ba,  yanzu ko makara bayayi bare ma fashi. Duk karatu da ya wuce mashkhur,  mashkhur sai da yabi ya karanta,  yanzu yamai da hankalinsa sosai ta fanin karatu ya zama good student,  kamar dai da,  amma har yanzu mashkhur bai dena kula zee ba,  kuma bai dena shaye-shayen ba,  amma dai shaye-shayen da sauqi ba kamar da ba.    6angar zahra kuwa itama tana karatun ta ba laifi gashi sai wani kyau take qarayi da qiba,  tayi wani fresh abinta,  yanzu hankalinta a kwance yake sabida kusan kullum sai tayi video call da yaya abdul d'in ta sun sha hira.......... Tofah abu kamar wasa yau su zahra saura wata uku su koma rasha,  kuma a lokacin ne zahra ta fara qoqarin zana jara bawar qarshe wanda zata fita daga senior.  Sosai zahra ta mayar da hankalin ta tana karatu domin cin jara bawarta.  Yanzu zahra sam ta dena yawan danna waya ko isha-shan kallo batayi,  daga karatun exam sai na Quran.         Tofah su zahra sun fara zana jarabawa,  dan haka yanzu hankalinta ya tafi kan exam ko isha-shan abinci bataci,  burun zahra kawai ta zana jarabawarta ta koma Nigeria dan ko jiran mashkhur bazata staya ba. Acewar zahra ba cewar amina bayero ba. Tofah sai da zahra sukayi 2 week's suna yin jarabawa sanan suka kammala.  Ranar da zahra suka kammala jarabawa ko bacci bata iyaba sabida farib ciki,.  Zahra tanajin ''yan ajinsu suna cewa zasuyi gaggarimin candy amma kawai binsu take da to d'an ita gani take kafin wata biyun nan su cika tama koma Nigeria harta dad'e,  dan ko ruselt d'in ta bazata tsaya kar6a ba sai dai yaya ahmad ya kar6o mata.       Washe gari zahra ta bugawa dady ta sanar da shi sun kammala exam,  dan haka tanaso ta dawo Nigeria. Dady kuwa tambayar zahra yayi akan ta kar6o result d'in ta?  Aa dady wai sai nan da too month in an koma school kuma ni bazan iya jiraba yaya ahmad ya kar6o min.  Murmushi dady yayi tare da cewa! Kinga kuwa fad'uwa tazo dai-dai da zama shima yayanki nan da wata biyu zasuyi jarabawa kinga sai ki jirashi in yayi sai ku tawo tare.  Haba dady yanzu sai na jira yaya mashkhur ya gama jarawa kenan zan dawo wlh ni na gaji da zaman rashan nan na tsargu na dawo Nigeria. Gyan murya dady yayi tare da cewa! Haba mamana,  kikayi shekara da watanni ma,  amma nan da wata biyu ki kasa zama,  haba mamana pls kiyi haquri, kamar yau ne fa.  Murya a sanyaye zahra tace tom shikenan dady ALLAH ya kaimu lokacin,  amen mamana ko kefa,  daga haka dady da zahra suka sha hira haka dai zahra ta haqura da tafiya Nigeria badan taso ba,  sabida kawai dai ba yadda zatai......... To haka kwanaki sukai taja yanzu dai ya rage saura sati uku su mashkhur su fara jarabawa. 6angar mashkhur kuwa abun ba'a cewa komai, kullum yana maqale da littafi yana karatu watarana ma ko bacci bayayi,  sosai mashkhur yake karatu duk ya tattara kayan shaye-shayen nan ya ajiyesu a gefe.  Kai yanzu zahra ta kula da yadda mashkhur yake karatu dan something ma,  suna yawan had'u a kicin,  ko' a falo kuma duk sandda suka had'u zahra da littafi take ganin mashkhur a hanunsa,  duk yabi ya rame. 6angar ahmad kuwa sosai yake farin ciki da gabatowar lokacin jarabawar nan dan ko ba komai,  yasan ya kusan komawa Nigeria ya had'u da sahibar shi ilham........      Tofah satin jarabawar su mashkhur ya shigo fa,  zo kaga tashin hankali a wajan mashkhur,  dan yanzu sabida karatu har ya kusan zaucewa,  shi dai burin shi guda ya futo da ruselt mai kyau sabida ya cika burinsa na rabuwa da zahra,. Yanzu ya rage saura kwana biyu su mashkhur su fara jarabawa. Kai mashkhur kuwa yanzu ya dakatar da karatun dare,  in dare yayi kawai sallah yake,  yana roqan ALLAH akan ALLAH yasa ya samu result mai kyau,  duk da mashkhur baya sa ran zai sake d'aukar ta d'aya kamar yanda ya ta6a d'auka a baya...... Tofah akace rana bata qarya sai dai uwar d'iya taji kunya,  yau ta kasance ranar Wednesday kuma ranar su mashkhur zasu fara exam.   Asubar fari mashkhur ya shiga toilet yayi wanka sanan ya d'auro alwala ya fito yayi sallah,  bayan yayi sallah direct kicin ya nufa ya d'ora ruwan t dan yau bazai iya jiran zahra har ta tashi ta dora abinci ba,  sabida jarabawa da zai yi.  Coffee ya d'ora,  bayan ya dawo a gaggauce yasha ya fita,  daga gida.  Yana fita ya had'u da ahmad dan haka mashkhur motar ahmad ya shiga bai tsaya d'aukar tashi ba sabida,  yana so ya qara karatu kafin su qarasa makarantar a fara jarabawa. A nitse ahmad yake driving,  shi kuma mashkhur hankalinsa duk ya karkata kan book d'in shi yana karatu.  Ahmad kuwa kallan mashkhur yayi tare da cewa!  Mitumina wai mene sirrin ne naga kwana biyu ka koma ga Allah duk ka mai da hankalinka kan karatu ka nutsu sosai.  A nitse mashkhur ya d'ago tare da watsawa ahmad wani kallan up and down dama mashkhur ya kware wajan irin kallan nan,  cikin fine voice d'in shi mashkhur yace au da ni ba na ALLAH bana kenan,  ya qarasa maganar yana juya manya idanunsa. Dariya ahmad yayi tare da cewa!  Aa ni ba haka nake nufi ba,  ina nufin naga ka nutsu ka dena wasu munanan halayyan ka.  Jim mashkhur yayi can kuma yace!  Okay ashe ina da mugayan halaye wana kala kenan sai ka lissafomin naji.  Sosai ahmad ya mai da hankalinsa kan driving d'in da yake kafin yace sosai ma ai sai na lissafoma tunda so kake kaji,  kaga na d'aya shaye-shayen da kake na biyu wannan stupid girl d'in da kake kulawa wato zee,  na uku kuma humm ade bar kaza cikin gashinta. Aa ai dama ka qarasa fad'ar ragowar kar ya kasheka,  mashkhur ya fad'awa ahmad haka cikin yanayin ko in kula.  Da sauri ahmad yace ah in sha ALLAH ma bazata kasheni ba,  nida nake shirin muna komawa Nigeria zan auri farin cikin rayuwata,  to taya zakamin fatan mutuwa ban aure taba,  ahmad ya qarasa maganar yana sakin murmushi sabida tinawa da yayi da ilham d'in shi.  Ta6e baki mashkhur yayi tare da cewa!  To ita kuma wanan wace mara raboce take soyayya da abokin mai mugun hali?. Murmushi ahmad yayi tare da cewa!  Hmm karka damu nan gaba zaka santa duk da kuwa nasan ka ta6a ganinta,  jinjina kai mashkhur yayi bai ce komai ba ya cigaba da karatunsa.  Muryar ahmad yaji ta katse shi yana cewa!  Wai mashkhur sabida mai naga kabada attention sosai akan karatu,  a taqaice mashkhur yace sabida za'a yi exam mana.  D'an harara ahmad ya watsowa mashkhur tare da cewa!  Lalai tunda da ake jara bawar baka mai da hankaliba sai yauzu. D'an ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa!  Ehh sabida wannan itace finely exam shiyasa.  Jim ahmad yayi kafin yace duk da hakan dai mashkhur nasan tabbas da akwai dalilin da yasa ka nutsu haka.  Runtse ido mashkhur yayi tare da cewa!  Pls ahmad ka rabu dani kasan bana san surutu,  surutunka ya fara hawar min kai,  kuma inaso na qarasa karatuna,  yanzu in kana magana taya zanyi karatun?.   Da sauri ahmad ya girgiza kai yace no sai ka gayamim in ba haka ba bazan barka kayi karatun ba,  har mu qarasa school ina magana ko na kunna TV nayi kallo yanzu a motar. Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da cewa!  To mai kake so ka sani?,  murmushi ahmad yayi tare da cewa!  Dalilin da yasa naga kwana biyu ka nutsu ka mayar da hankali kana karatu,  ahmad yana rufe baki mashkhur ya bashi amsa da cewa!  ADALILINTA mana,  da sauri ahmad ya kalli mashkhur yace itawa?  Jam mashkhur yayi kafin yace waccan yarinyar da muka baro a gida mana.  Shiru ahmad yayi kafin yace au wai zahra kake nufi?  Cikin qosawa mashkhur ya gyad'a kai  alamun ee. Yanzu mashkhur zahran ce tasa ka ringa karatu,  haba mashkhur ka gayamin maganar da kai na zai d'auka nida a yadda na sani ko kallo bata ishe kaba.  Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da cewa!  Haka na gayama ita tama isa tai min dole nayi abinda bana so,  ina nufin sabida na rabuda ita mana in mun koma Nigeria,  month d'in baya da suka wuce bana cema dady yace in muka dawo daga Nigeria na futo da result mai kyau zai raba auran muba.  Pls ahmad na baka duk amsar da kake buqata karka sake tambaya ta,  maganar ta isa haka. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa oh sorry mutumina na tina ka ta6a gayamin mantawa nai wlh,  shiru mashkhur yayi bai ce komai ba. Can kuma ahmad ya cigaba da magana da wlh mashkhur inaga ranar regret (ladama)  d'in ka tana daf da qarasowa.  Da sauri mashkhur ya d'ago ya kalli ahmad tare da cewa regret kuma ahmad?  Akan mai zanyi regret nifa inaga tinda nake ban ta6a dana sani ko nadama a rayuwata ba. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa!  Ai kuwa mashkhur har dai ka rabu da zahra dole kayi na dama.  Wani wawan tsaki mashkhur yaja tare da cewa!  Sabida 'yar gwalce ba.   Kwarai mashkhur dan zahra tamafi 'yar kwal,  mace iya mace,  ga kyau,  ga hankali,  ga ilimin addin,  ga sanin ya kama,  bugu da qari ga haquri,  kai duk inda ake neman mace mai nagarta a addinin musulinci zahra ta kai,  wlh zahra al'mar'atussaliha ce,  duk wani abu da ake nema wajan mace a zahiri da bad'ili zahra ta tara. Da qarfin gaske mashkhur ya donqule hanunsa ya daki rubar motar ta gabansa har sai da ta tsage,  a tsawace yace pls ahmad shut up! banasan maganar banza mana ina ruwana da abinda ta tara ko itace autar mata ta duniya bazan cigaba da zama da itaba sabida na tsane ta,  kai ka bari in na saketa sai ka aure ta.  Sosai hankalin ahmad ya d'an tashi da yake shi mutum ne mai sanyi sam bayasan hayaniya,  cikin sanyayiyar murya yace,  sorry mashkhur cool down cool down. Banza mashkhur yayiwa ahmad bai sake cewa komai ba,  shima ahmad d'in shiru yayi bai sake cewa Komai ba har suka qarasa makarantar.   Suna qarasawa school d'in tun kafin ahmad ya gama parking d'in motar mashkhur ya bud'e ya fuce a fusace.  Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa!  Hmm mashkhur kenan ni nasan ranar qin dillanci tana nan zuwa,  ALLAH dai ya kyauta.  Daga haka ahmad ya fuce daga motar ya shige cikin makaranta.......... *shin ya kuke ganin zata kaya kuwa? *kuna tinanin wani abu zai faru tsakanin mashkhur da zahra kafin su koma rasha?. Hmmm ku biyuni a next page, dan ku samu amsar tambayoyin ku......... ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO typing........... *Page 77* Suna qarasawa school d'in tun kafin ahmad ya gama parking d'in motar mashkhur ya bud'e ya fuce a fusace.  Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa!  Hmm mashkhur kenan ni nasan ranar qin dillanci tana nan zuwa,  ALLAH dai ya kyauta.  Daga haka ahmad ya fuce daga motar ya shige cikin makaranta.......... To masha ALLAH yau su mashkhur sun zana jarabawarsu lafiya, kuma mashkhur yaji dad'i jarabawar da yake duk ya gane Question d'in kuma ya amsa gaba d'aya. To haka dai mashkhur ya cigaba da zana jarabawarsa, cikin qoshin lpy, kullum yana had'awa da add'u a da sallar dare akan ALLAH ya bashi sa'a ya ci jarabawar nan. To su mashkhur sati d'aya suka d'auka da kwana d'aya suna jarabawa yau ta kasance ranar da su mashkhur zasuyi jarabawar qarshe, kuma ranar ce ta kasnce zahra zataje school itama suyi candy sanan ta kar6o result d'in ta. Dan haka itama tunda safe ta fara shirye-shiryan zuwa school, da yake 'yan ajin nasu, sun gama had'a yadda candy d'in nasu zai kasance ta group d'in WhatsApp. Dama zahra yaya ahmad ya gama siya mata komai na candy har kayan graduation duk ya siya mata. Mashkhur kuwa tunda safe ya fice sabida jarabawa, zahra kuwa sai wajan qarfe goma yaya ahmad ya kai ta school da yake su ahmad sun riga su mashkhur gama jarabawa shi ahmad ya gama jarabawar shi da yake shi d'an art ne. Tofa su zahra sun sha graduation sosai sunyi hotuna sunci abinci kala-kala, kuma sun kar6i ruselt d'in su, kuma alhamdulilah zahra taci jarabawarta, kuma tayi farin ciki da hakan sosai da sosai. Misalin qarfe uku su zahra suka gama graduation, kuma suna gamawa aka fara d'aukar student da yake tun kafin su gama wasu sukazo d'aukar yayan su. Haka dai akai ta zuwa ana d'aukar student, yanzu dai ya rage saura mutum biyu, wato zahra da wata qawarta maryam, dama itama musulmace, 'yar saudiya ce zaman aiki ne ya kawo su nan shine itama akasata a school d'in su zahra, da yake makarantar ta musulmai ce. Zahra tanata jiran yaya ahmad amma shiru, har wayarsa ta buga amma taqi shiga da yake yau zahra da wayarta ta zo makarantar, ba iya ita kadai ba har sauran d'ali bai. Misalin qarfe hud'u na yamma akazo d'aukar maryam abokiyar zaman zahra, maryam ce ta kalli zahra cikin harshan turanci tace, zahra ko zaki biyoni mu sauke ki ne a gida?. Da sauki zahra ta girgiza kai tare da cewa aa maryam kawai ki wuce gida nima nasan yayana, yanzu zai zo ya d'auke ni, haba zahra an kusan rufe makarantar fa! Yanzu saura mu kad'ai a farfajiyar makarantar nan in na tafi bazaki ji dad'in zama ke kad'ai ba. Jim zahra tai tana tinani, da qarfi maryam taja hannunta tace zo muje mana ko bazaki gane hanyar ba, aa maryam ki tafi kawai cewar zahra. Noqe kafad'a maryam tai tare da cewa!  hmm ni dai bazan yadda ba sai kin zo mun tafi tare, ba yanda zahra ta iya dole haka tabi bayan maryam suka tafi, suna qarasawa suka shiga bayan motar sanan drive yaja motar suka fara tafiya. Sam zahra bama tasan sunan ungur da suke ba bare tai kwance, dan haka hanya kawai take nunawa da yake ta gane hanyar tass, dama shekara ba wasa ba ai dole zahra ta gane hanyar gida. Suna tafiya zahra tana hira da maryam sanan tana nunawa drive hanyar da zai bi. To a haka-haka har driven maryam ya kawo ta har qofar gida. Murmushi zahra tai ta kalli maryam tare da cewa!  Hmm yanzu maryam sai yau she kenan nasan bazamu sake had'uwa ba dan na kusan nabar rasha, itama Mary am d'in murmushi tai tare da cewa!  hmm ke dai bari zahra nima next week zamu koma saudiya, dama ni ake jira na kammala karatuna, dan dady na ya gama aikin da ya kawo shi nan. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa!  In sha ALLAH ma zamu qara had'uwa dan inasa ran kafin na mutu zanzo saudiya aikin haji ko na umara, farin ciki ne ya kama maryam, ta rungume zahra tare da cewa!  To ALLAH ya kaimu lokacin, daga haka zahra da maryam sukayi sallama, zahra ta sauka daga motar su maryam suka wuce, suna d'agawa junan su hannu. Su maryam suna wucewa zahra ta juya ta shige get d'in gidan, zahra tana shiga taji gabanta yana fad'uwa rass-rass-rass, nan da nan zahra, ta fara addu'o'i sabida tasan duk lokacin da wani abu zai sameta gabanta yana irin fad'uwar nan. Tofa wanan ranar harda ita zahra bazata ta6a mantawa da ita a tarihin rayuwar taba, shin mai zai faru da zahra kenan? . A hankula zahra ta fara taka step d'in benan kamar bata so, guntun hijab d'inta da farar rigar graduation d'inta duk sun sha rubutun maka kala-kala, sabida singing d'in da 'yan ajinsu sukayi mata. Zahra tana qarasawa bakin qofar taji gabanta ya sake fad'uwa rass, dan haka tsayawa tai a gaba qofar kamar bazata shiga ba. Zahra tafi minti goma a tsaye a bakin qofa bata shigaba. Can kuma tasa hannu ta murd'a Handel d'in qofar,ai kuwa zahra taci sa'a qofar a bud'e take ba sai ta buga ba. Ajiyar zuciya, zahra ta sauke sanan ta ta bud'e ta shiga cikin,, zuciyarta na buguntara-tara,. ga mamakin zahra tana shiga sai taga wani qaramin table daga gefe an d'ora wani qayataccan cake, blue and golden Colors yasha rubutu da bakin Zane. A hankula zahra ta qarasa shiga ciki, zahra tana zuwa wajan table d'in ta nutsu domin karanta tsararan rubutun. Rubutune a tsare, a cikin rubutun an rubuta! Happy finally exams my honey,. Zahra kuwa mamaki ne ya kamata da yake batasan yau su mashkhur suke jarabawar qarshe ba, kamar ance zahra ta kalli kwalaban biyu da suke gefe cake d'in. Gaban zahra ne ya fad'i rass sakamakwan abinda taga an rubuta a kwalabar, da manyan baqi taga an rubuta ALCOHOL jim zahra tai tana nazarin ko idon tane bai ga rubutun dai-dai ba Ko kuma itace bata karanta dai-dai ba, sai da zahra ta karanta sau biyar, amma dai bataji kalmar ta canzaba alcohol d'in ce dai. Cikin zuciya zahra tace to mai ya kawo giya gidan nan kuma? . Wata zuciyar tace mashkhur mana, da sauri zahra ta girgiza kai dan haka nan jakinta ya bata ba mashkhur bane kuma bazai iya wanan aikin ba. Zeee kamar almara zahra taji zuciyata, ta ambaci zee, jinjina kai zahra tai sai yanzu ta fara gane lissafin, dama dai tasan cake d'in yiwa mashkhur akai to waye yayi mai in ba zee d'in ba, kuma tasan zee ce kawai take cewa mashkhur honey. Bugu da qari zahra tasan zee ce kwai taza iya aikata wanan mugun abu a cikin gidan. Nan da nan zuciyar zahra ta farayi mata zafi sosai, dan duk wani abu da ALLAH ya hana sam zahra k'yamarsa take sosai, duk da dai ba zahra ce zata sha giyar nan ba amma ai tasan mashkhur ta kawowa, kuma tasan shi'uman ci zee ko mashkhur, bai yi niya sha ba, zata iya yimai wani makircin da zai sha, duk da kuwa bai ta6a sha ba. Duk da zahra ta tsani mashkhur bazata so ya sha giyaba kai koma ta6awa bazata so yayi ba, dan ko ba komai jinin ammi da dady ne. Kamar ance zahra ta d'ago, tana dagowa ta hango zee, sanye da qananun kaya ta futo daga d'akin mashkhur,. Tana wani tafiya cikin gadara, tana qarasowa zahra tace mata kee mai yasa kika shigo mana da wanan banzayan kayan gida, ko shi yasa ki kawo mai ne?. Wato zahra tana nufin mashkhur, murmushi zee tai tare da girgiza kai tana cewa ko d'aya, honey ma bai san nazo gidan nan ba a motar shi na dakko key d'in gidan, kawai dan inyi surprises d'in shi nayi mai wanan, sabida yau final exam d'in shi ce, shiyasama na kawo mai giyar dan ya fara sha yaji yanda take. Wani dogwan tsaki zahra taja tare da cewa!  To wanan na tambaye ki? Ni ina ruwana da wanan? maza-maza ki tattara ki fita da giyar nan kafin ya dawo. Dan mu a addinin mu ba kyau shan wanan ku da kukaga zaku iya kije can kuyi tasha mudai bazamu iya qazantar nan ba, zahra ta qarasa maganar tana watsawa zee harara. Zee kuwa wani dogwan tsaki taja tare da cewa!  To ni ina ruwana, giyace dai yau dole honey na yasha bazan fitar da itaba tinda ba gidan ki bane 'yar aiki da ke kin takurawa future wife d'in mai gida. Wani murmushi takai ci zahra tai tare da cewa!  hmm lallai ai ke matar shi ce wanda kuke sa ran zakuyi aure nan gaba koh? Da sauri zee ta saki murmushi tare da cewa! Kwarai kuwa hakane. Itama zahra wani shu'umin murmushi ta saki kafin tace ni kuma matar shi ce, yau wajan shekara d'aya da watanni da auran harma ina d'auke da babyn sa a cikin, zahra ta qarasa maganar tana shafa cikinta kamar gaske. Wani mugun zaro ido zee tai tare da cewa! Karya kike house girl d'in shi ce ba matar shiba ke daya tsane ki ma. Murmushin tura takai ci zahra tai tare da cewa!  hmm da kika sani kenan, yanzu kinga yana nunamin tsana ne tun yaushe iyayan mu sukazo suka sasanta mu, ai shi yasa watannin baya da suka wuce ya hanaki zuwa gidan nan yace miki dadyn sane yazo. Nan da nan zee ta fara zaro ido tana cewa! Da gaske kike? zahra kuwa saura qiris ta kwashe da dariya amma ta dake tace kwarai kuwa, ke kin ta6a ganin a addinin musulinci mace ta bi namijk wata qasar ba tare da anyi musu aure ba? da ne baya sona amma daga baga dayaga na cika mace shi yasa ya fara sona ko bakiga na qara girma bane zahra ta fad'i maganar tana d'an juyawa zee jikinta. Zaro ido zee tai tana kallan zahra nan da nan zee ta sake rikicewa ganin zahra ta qara qiba ba kamar kwanakin baya ba da akazo da ita qarama ba, kuma tabbas zee ta farajin qamshin gaskiya a maganar zahra, yanzu taga mashkhur baya takura mata kamar da sam kuma ya dena horata, cikin tashin hankali zee tace are you really? Jinjina kai zahra tai tare da cewa!  Yes I'm really, jekima Ki bigamai waya ya dawo in ya dawo ki tambaye shi nima zan mai mai ta abinda nace miki a gaban sa. Zee bata tsaya wata-wata ba ta koma bedroom d'in mashkhur da mugun sauri dan ta d'auko wayarta ta bigawa mashkhur, kamar yanda zahra ta umarce ta. Zahra kuwa ajiyar zuciya, tai dama so take zee tabar wajan, dan ta ai watar da abinda take ganin shine dai-dai, zee tana tafiya zahra ta ajiye wayarta akan kujera ta d'ibi gwalaban giyar na duka biyun ta fuce da su da sauri. A dai-dai lokacin zee ta futo daga bedroom d'in mashkhur riqe da waya a hanunta tana futowa taga zahra ta fuce a guje amma bata gama ganin dame ta fita ba, zee tana qarasowa table taga sam ba alcohol din nan, da gudun gaske tabi bayan zahra itama tare da cewa! Kee kee ki tsaya mai zaki ai kata ne haka. Zahra kuwa tana qarasa fita daga fallon tai sauri ta zira kwalaban ta sama benan ta sake su suka sauka qasa, suna sauka qasa ji kake tass tass tass. Zahra tana gama sakin kwalaban qasa Zee ta futo, a mugun tsawace zee tacewa zahra kee ina kika kai giyar? A gadarance zahra ta juyo tare da nunawa zee can qasan benan, zee tana kallan qasa taka kwalaban giyar wanwar a gasa duk sun fashe, zahra tana qoqarin komawa ciki zee ta janyo ta a fusace, da sauri zahra ta riqe qarfan benan dan saura qiris ta fad'i. Zaro mata ido zee tai tare da dango hijab d'in zahra da qarfin gaske tana cewa!  Akan mai zaki zubar min? Yau zaki gane baki da wayo sai na zaneki a cikin gidan nan. Da sauri zahra ta fincike wuyan hijab d'inta daga hanun zee ta fara qoqarin shigewa, ai kuwa zee ta ruqo zahra tai tare da sharara mata wani kayakyawan mari mai shiga jiki. Da sauri zahra ta riqe kuncinta sabida harga ALLAH taji zafin marin da zee tai mata sosai, a fusace zee ta sake d'aga hannu zata qara kaiwa zahra mari, da saurin gaske zahra ta riqe hanun zee ta yarfar qasa, sanan ta sakar mata kyawawan maruka guda hud'u da hannu bibiyu ji kake tass tass tass tass, sai da zahra ta jerawa zee kyawawan maruka guda hud'u a jere. Wani tangal tangal zee ta fara kamar zata fad'i sabida tinda aka haifeta a duniya ba wanda ya ta6a sa hannu ya mare ta sai yau. Wani irin mugun huci zee ta farayi dama gashi tanajin haushi zahra matar mashkhur ce harma tana da cikinsa. Da mugun qarfi zee tai kukan kura ta danqi zahra, tai mugun wirgida ita. Zahra tasa hannu kenan dan ta ruqo qarfan benan taji qarfan ya daki kanta da mugun qarfi. ai zahra kanta yana dukan qarfan nan ta fara gangarawa qasan benan da mugun qarfi, wata irin gigitacciyar qara zahra ta saki, ai kuwa adai-dai lokaci Ahmad da Mashkhur suka shigo gidan a motar mashkhur. ahmad ne yake tuqawa mashkhur yana drive, zahra tana sakin iwun nan gaban mashkhur ya fad'i sabida ji yayi kamar a kunansa ta saki iwun duk da kuwa suna da tazara kuma glass d'in motar a bud'e yake. Da sauri ahmad yaja wani wawan birki a dai-dai lokacin zahra ta qarasa fad'owa daga matata kalar benan, da mugun qarfi ta fad'o, ahmad da Mashkhur kuwa har suna 'yar rige-rige fita daga motar, dan ahmad ma ko motar bai tsaya kashewa ba barema su rufe murfin dan sunma manta ana kashe wata motar ko rufewa a duniya.............. *hmmm kuna ganin zahra taza rayuwa kuwa? 🤔😭😭 * kai kuna tinanin zahra in ta rayuwa zee bata yi mata illah ba kuwa?. *kuna gana mashkhur zai hukunta zee ko kuwa?. *kuna tinanin hankalin mashkhur zai tashi ko kuwa?. Ku biyoni a next page. Ni dai amina bayero nace ALLAH ya tsine miki zee... 😭😭😭😭😭 ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO Typing....... *page 78* Da sauri ahmad yaja wani wawan birki a dai-dai lokacin zahra ta qarasa fad'owa daga matata kalar benan, da mugun qarfi ta fad'o, ahmad da Mashkhur kuwa har suna 'yar rige-rige fita daga motar, dan ahmad ma ko motar bai tsaya kashewa ba barema su rufe murfin dan sunma manta ana kashe wata motar ko rufewa a duniya.............. A sukwane ahmad da mashkhur suka qaraso inda zahra take sheme akwance. Da sauri mashkhur ya tsugune a kan zahra ya zuba mata ido hankali a tashe, sam ma ya kasa ta6a jikinta, sabida tashin. Mashkhur yasa hannu kenan zai d'ago zahra yaji muryar zee tana cewa! Honey da gaske motar kace, kuma tana d'auke da juna biyun ka a cikin ta. Sakin baki ahmad da mashkhur sukayi suna kallan zee da take saman bene wanda ko ajikinta abinda ya faru. Zee kuwa cigaba da magana tai da cewa! Amma gaskiya honey in dai hakane baka yimin adalciba, kuma wlh sai naga bayanta ita da abinda yake cikinta barima kaga yanzu zan qarasa kasheta, zee ta qarasa magana tana qoqarin saukowa. Ai wani kukan kura mashkhur yayi tare da wani mugun tsalle ya tsallake zahra a wajan ya hau kan step d'in benan ya nufi zee a zuciye. Da sauri zee ta fara ja da baya tana cewa! haba honey nice fa, cool down mai kake qoqarin aikatawa? Honey nifff ai kafin zee ta qarasa maganar mashkhur ya kaiwa wuyanta danqa. Da qarfin gaske mashkhur ya danqi wuyan zee tare da gwara qeyarta a bango,. Wata siririyar qara zee ta saki sabida har cikin kwakwalwarta taji gwaruwar da mashkhur yayi mata. Hannu mashkhur yasa ya ringa naushin baki da fuskar zee. Zee tana so tayi ihun neman tai mako amma ba hali da yake mashkhur ya shaqeta sosai bazata iya wani kwakwaran matsiba bare ma tai wani ihu. Sosai mashkhur yake naushin baki da fuskar zee, lokaci guda fuskar zee ta kunbura kamar alala, bakinta kuwa yayi suntum kamar an zubamai fauda. Ahmad kuwa nan da nan ya zaro waya ya bigawa motar asibiti da 'yan sanda. Ahmad bayan ya gama wayar yana daga qasan bene sai magiya yakewa mashkhur akan ya rabu da zee kar yayi mata illah, yan sanda zasuzo. Amma ina mashkhur bai ma san abinda ahmad yake fad'a ba kawai lugudar zee yake kamar ya samu jaka. Mashkhur!! mashkhur!! Zo kaga kamar fa zahra bata nunfashi, ahmad ya fad'i hakan a razane. Ai lokacin da mashkhur yaji hakan da sauri ya saki zee tare da juyowa ya fara saukowa a sukwane, mashkhur yana qarasowa inda zahra take sheme akwance ya tsuguna tare da d'agota ya janyota jikinsa. Tashin hankali nan sa nan hankalin mashkhur da ahmad ya qara tashi saka makwan ganin jini ya wanke fuskar zahra, jini har ta hanci zahra zubowa yake. Cikin mugun tashin hankali Da qarfin gaske mashkhur ya fara jijiga zahra yana cewa! Zahra! Zahra! Kina jina ki tashi mana?. Amma ina zahra ko nunfashi batayi bare kwakwaran motsi, cikin tashin hankali ahmad yace inalilahi wa'inna'ilahirraji'un mashkhur anya zee bata kashe zahra ba kowa? Nan da nan mashkhur ya fara zazzaro ido kamar an kwashewa karya 'ya'ya. Cikin tashin hankali mashkhur yace inalilahi ahmad na shiga uku wlh zee nima ta kashe ni, inalilahi zee ta jefani a ciki matsala. Nan da nan mashkhur ya cigaba da jijiga zahra yana ambatar sunan ta amma ina shiru. Daga qarshema jinine ya fara futowa ta hancin zahra, cikin tashin hankali mashkhur yace ahmad ya kamatafa mu tafi asibiti. Da sauri ahmad yace! Aa mashkhur ko munje asibiti bazasu kar6i zahra ba sabida ba 'yan sanda, amma na kira 'yan sanda da motar asibi tinda bamu da nisa da su nasan yanzu za kaga sun zo. Ahmad yana qarasa rufe baki, jiniyar motar 'yan sanda ta qarad'e wajan. Zo kaga tashin hankali a fuskar zee da taji jini yar 'yan sanda ba shiri ta miqe daga zaman da tai ta fara neman hanyar guduwa. Da gudun gaske zee ta sauko daga step d'in benan sanan ta fara qoqarin fucewa daga gidan. Da sauri gaske ahmad ya miqe tare da ruqo zee da qarfin gaske. Ahmad yana ruqe zee 'yan sanda suka fara bayyana a cikin gidan. Kafin kace fit 'yan sanda sun zagaye zee da ahmad, can gefema kuma sun qara zagaye, mashkhur da yake qaqqame da zahra a jikin sa. Nan da nan police suka fara watsawa mashkhur tambaya amma ina mashkhur ba amsa yayi tsuru-tsuru kamar shi ya aikata laifin. Sai ahmad ne dai aka samu yayi musu bayanin iya abinda suka sani idanusu yazo ya gane musu, ana cikin haka motar asibiti ta qaraso,. Dan haka ba 6ata lokaci likitoci suka futo da gadan d'aukar festions suka 6anbl6are zahra daga jikin mashkhur suka d'orata sanan suka shigar da ita motar asibiti. Sai da 'yan sanda suka sa hannu a takadda sanan aka tafida da zahra hosbitol,. 6angare guda kuwa tuni 'yan sanda suka tusa qeyar zee a mota sukayi gaba da ita. Gida dai ya rage daga ahmad sai Mashkhu,, mashkhur yayi rashe-rashe a qasa ya qifa kansa a guiwa rigarsa duk tabi ta jiki da jinin zahra sai qarnin jini yake. Ahmad ne ya qaraso inda mashkhur yake tare da cewa! Mashkhur tashi kaje ka canza kaya muma mu wuce asibiti, dan musun a wana hali zahra take. Da kyar mashkhur ya iya miqewa cikin tashin hankali yace! Ahmad kawai muje a haka bazan iya canza rigar nan ba, bana ciki nutsuwa duk hankali na yana kan zahra. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Kagafa yadda jikinka ya jiqe da jini, haba mashkhur kaje ka canza riga mana. Jiki a sanyaye mashkhur ya miqe ya wuce matattakalar benan zuciya cike da zullumi. Mashkhur yana shiga ciki ba 6ata lokaci ya wuce toilet ya watsa ruwa a hanzarce, sanan ya futo, yana futowa daga toilet ya wuce wardrobe ya kwaso kayansa yasa a hanzarce sanan ya fesa turare ya fuce. Ni kuwa amina bayero nace anya mashkhur hankalin ka ya tashi🤔 tunda gashi baka manta inda hanyar turare yake ba. Mashkhur yana futa ahmad ya watsa mai wani kallon takai ci, a zuciyar ahmad yace hmm lallai mashkhur harda ma wani wanka ya tsaya yi?. Daga haka ahmad ya wuce mota ya shige, jiki ba kwari mashkhur yabi bayan ahmad,. Yana qaraswa ba 6ata lokaci ya shige motar shima, dama ahmad bai kashe motar ba dan haka ba 6ata lokaci suka wuce asibiti....... Lokacin da su mashkhur suka je asibitin ba su sha wahala ba suka gane an wuce da zahra enmagency room. Haka ahmad da mashkhur suka samu waje a inda aka tanadarwa 'yan uwan majinyata suka zauna. Wani uban tagumi mashkhur ya raf ka, ji yake abun kamar a marki, ba abinda yake furtawa sai zee kin cuceni zee kin jefani a cikin matsala wlh. Wani siririn tsaki ahmad yaja tare da cewa! Ka dai cuci kanka koh? Tun yaushe nake cewa ka rabuda zee amma kaqi rabuwa da ita sam kai watsi da magana ta gashi yanzu ta janyoma masifa, dan kasan iyayan zahra sukaji wanan abun wlh zaka shiga cikin gaggarumar matsala koh?. Ai lokacin da ahmad ya ambaci iyayan zahra ba wanda suka fad'owa mashkhur a rai sai dady da ammi harma da hjy kaka. Nan da nan hankalin mashkhur ya sake mugun tashi cikin rawar murya yace! Ahmad ka taya ni da addu'a ALLAH yasa zee batayiwa zahra wani lahalin da su dady zasu gane ba. Wani mugun dogwan tsaki ahmad yajawa mashkhur tare da cewa! Lalai ma mashkhur wato kai kana tinanin zahra zata rayu koh? Ai lahanima da sauqi mashkhur, dan wlh da kyar in zahra taza rayuwa, ahmad ya qarasa maganar kamar zai zubar da hawaye. Wata muguwar razana mashkhur yayi hankali a tashe ya kalli ahmad yace! Inalilahi mutuwafa kace ahmad? Yanzu shikenan zahra zata mutu da aure na ban sake taba? Ahmad yanzu in ta mutu shikenan ranar lahira a matata zata tashi? Yanzu ahmad ba'a sakin mace in ta mutu koh? Ko dsi zan iya sakinta in ta mutu ne?. Sakin baki ahmad yayi ya zubawa mashkhur ido dan shi mamaki ma ya danqarar da shi a zaune ko motsi ya kasa. Mashkhur kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Wlh ahmad zee ta cuceni sai da naci burin muna komawa Nigeria na saki zahra nayi haqurin zama da ita na shakara harda watanni, sai da na kusan sakin ta, saurafa qiris nai mata saki UKU zee tai min haka, inalilahi shikenan zahra zata mutu da aure na. Ahmad kuwa shiru yayi dan shi yanzu lamarin mashkhur ya dena bashi mamaki tsoro yake bashi. Mashkhur ne ya sake cewa! Ahmad kai min shiru pls ka daure ka bani shawarar abinyi yanzu?. Rai a 6ace ahmad yace! Da yake ni mahaukaci ne irinka ba? Wai kai mashkhur ina kakai iliminka na addini kai harma dana bokwan ina ka kai su? In banda hauka da rashin tausayi irin naka yarinya tana cikin wanan halin rai a hanun Allah, bare kai mata addu'a amma zancan saki kake ko?. To wlh mashkhur bari kaji zahra ta mutu harda alhakinka, wajan salwantar mata da ranta, kuma ba abinda zai sa naqi gayawa dady. Mashkhur wanan wace irin tsana kakewa zahra haka? Mashkhur mai zahra tayi maka a rayuwa haka? Mashkhur zahra wa ta kashema a rayuwa kake nuna mata mumunar tsana da qiyayya haka? Pls mashkhur ka gayamin zahra wana mummuna zunibi ta aikata maka kake mata wanan qin haka?. Shiru mashkhur yayi ba amsa, har ga ALLAH yaji magagganun ahmad har cikin zuciyar shi sai yanzu yaga abinda yayi kamar bai dace ba, amma dai duk da hakan mashkhur bai dai na jimamin zahra zata mutu da auran sa ba. Ahmad ci gaba da magana yayi kamar haka? Wlh mashkhur ban ta6a tinanin rashin imanin ka ya kai haka ba. Shin kana tunanin ALLAH zai kyaleka, ka azabtar da zahra mashkhur kuma wlh in!! Da sauri mashkhur ya katse ahmad da cewa! Kaga ahmad ya isa haka ka barni naji da abinda yake damuna. Rai a 6ace ahmad yace naqi d'in mashkhur bazan barka da abinda yake damunka ba d'in, kai har wani abu ne yake damun ka wai?. Yanzu mashkhur in wani yayiwa qanwarka ilham haka zakaji dad'i?, rai a 6ace mashkhur yace? Look ahmad bana san maganar banza yanzu har fatama kake a wulaqanta min qanwa koh?. Da sauri ahmad ya girgiza kai tare da cewa! No mashkhur bazan ta6a yiwa ilham wanan fatan ba, kai ko gani nai wani zai mata sai na bi mata haqin ta kai bama ilham ba har sauran qannan ka bazan so ayi musu abinda kayiwa zahra ba. Amma abinda nake so na nuna maka shine! yanda bazaka so ayiwa qannan kaba haka itama 'yan uwan zahra da iyayan ta baza su so ayi mata haka ba, yanzu mashkhur mene ribarka a nan. Fuska ba walwala mashkhur yace! Ni nayi mata hakan ne? Ko ni nasa zee d'in tai mata? Ko kuma a gabana aka yi mata akan ne, dan ALLAH ahmad mu mai da hankalin mu akan abinda yake gaban mu mubar wanan zancan. Shiru ahmad yayi zuciya cike da takaici ya kawar da kai yana jinjinawa taurin kai da mugun hali irin na mashkhur, ahmad gane yake kamar har yanzu mashkhur bai sadudaba, da badan kyakyawar alaqar da take tsakanin zahra da ahmad ba, da kuma soyayyar da take tsakanin ilham da ahmad ba, da tuni ahmad yabar asubintin nan ya tafi gida. Kuma bayan ya tafi gida, washegari yabi jirgin safe yabar garin, yabar mashkhur ya san yanda zai yi da jarabar da ya janyo, amma ahmad yasan in yayi akan bai yi adal ciba, sam bai kyautawa zahra ba kuma bai san yadda rayuwar zahra zata kasance a wajan mashkhur ba............... *hmmmmm kuna ganin zahra zata rayu kuwa?. *bakwa tinanin zee tayiwa zahra lahani?. *mai ya samu zahra da ta fad'o daga wanan dogwan benan mai shegen tsayi?. Ku biyu ni a next page dan ji yazata kaya. Ina yi muku barka da jumma'a, kuma da fatan za kuyi hutun mako lpy. ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 79* Kuma bayan ya tafi gida, washegari yabi jirgin safe yabar garin, yanar mashkhur ya san yanda zai yi da jarabar da ya janyo, amma ahmad yasan in yayi akan bai yi adal ciba, sam bai kyautawa zahra ba kuma bai san yadda rayuwar zahra zata kasance a wajan mashkhur ba............... Jigum sukayi ba mai cewa d'an uwansa qala kowa da abinda yake tunawa. Suna cikin wannan yanayin, likita ya qaraso, har ahmad da mashkhur suna 'Yar rige-rige miqewa, suna gama miqewa suka nufi doctor d'in dan jin mai ke tafe da shi. Doctor ya mara lafiya? Ahmad ne ya tambaya cikin harshan turanci. Gyara tsayuwa doctor yayi kafin yace yanzu tana emergency room an sa mata oxygen, sam ma bata cikin hayyacin ta,. Nan da nan hankali ahmad da mashkhur ya sake tashi musamman ma ahmad, doctor kuwa ci gaba da magana yayi da! Bayan haka qashin qafarta ya goce, dan yama kusan karyewa, sanan d'an yatsanta d'aya na dama ya karye,. Na hagu kuma d'aya yayi targad'e d'aya shima ya goce. Nan da nan hankali mashkhur yayi mugun tashi ganin wanan ruwan bala'in da ake lissafowa kuma wai duk akan mutum d'aya wato zahra. Doctor kuwa ci gaba da magana yayi da! Sanan goshinta ya fashe sosai za muyi mata dinki,. Mashkhur kuwa sam ya gaji da jin wanan matsalolin dan haka inda ya tashi ya koma ya zauna zuciyar shi na bugun 10-10. Lokaci guda yaji tausaniyin zahra ya kama shi ta ko ina, duk da kuwa bai ma ganta ba, dan yasan a halin yanzu ran ta yana hanun ALLAH. A taqai ce dai sai da aka caji mashkhur wajan 1 million, sanan akan fara yiwa zahra d'auri da dinki. Haka mashkhur da ahamd sukai ta jira har goman dare ba'a futo da zahra ba. Hmm zo kaga tashin hankali, wajan mashkhur da ahmad, mussaman ma mashkhur da ko kwakwaran motsi baya iyayi sabida tashin hankali. Daga qarshe dai likitoci suka shedawa su mashkhur sai zuwa gobe za'a futo da zahra daga emergency room, kuma baza su samu damar ganin ta yau ba sai zuwa gobe. Jiki a sanyaye ahmad yace! Mashkhur tashi mu tafi gida, jim mashkhur yayi kafin yace! No ka tafi kawai, ni zan zauna anan. Shima girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Ka zauna kayi me anan, bayan ko ka zauna ba ganinta zakayi ba to mene amfanin zaman naka? kawai ka taso mu tafi malam zuwa gobe ma dawo, ahmad ya qarasa maganar yana jan hanun mashkhur da yake zaune bashi da alamun miqewa. Haka dai mashkhur ya miqe zuciya cike da zullumi kala-kala,. Suna fita suka shiga motar kamar yanda zuka zo, ahmad ne ke tuqawa, shi kuma mashkhur yana mazunin gaba. Har tafiyar su ta fara nisa amma, ba wanda yacewa d'an uwansa qala. Can kuma ahmad yace! Mashkhur! Shiru mashkhur yayi kamar bazai amsa ba sanan yace, na'am. Qara mai da hankali ahmad yayi kan tuqinsa sanan yace, mashkhur ni abokin ka ne, amma wlh bazan dena gayama gaskiya ba dule na gayama gaskiya ko zaka rabu dani, yamutsa fuska mashkhur yayi tare da cewa! To mai kuma ya kawo zancan rabuwa anan, murmushi ahmad yayi tare da cewa! Hmm sabida nasan zaka iya aikata hakan shi yasa na fad'a. Shiru mashkhur yayi bai bawa ahmad amasa ba, ahmad kuwa ci gaba da magana yayi da cewa! Yanzu abinda ya faru da zahra kana ganin ba laifinka a ciki ko?, gyad'a kai mashkhur yayi alamun ehh. Jinjina kai ahamd yayi tare da cewa! Gaskiya kuwa ka jahilci kanka mashkhur. Fuska ba walwala mashkhur yace look ahamd bana san irin wanan banzar maganar dan ALLAH live me. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! In sha Allah bazan dena gayama gaskiya ba a matsayina na abokin ka, sai dai duk abinda zakace kace. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e tare da cewa! Wai duk ba akan zahra bane kake gayamin abinda ran ka yake so ba?. Kwarai mashkhur akan ta ne ahmad ya qarasa maganar yana d'an kallan mashkhur. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa that is good, kasan mene? Girgiza kai ahamd yayi tare da cewa! Sai ka fad'a. Gyara zama mashkhur yayi ya d'an kwantar da kai akan kujerar motar sanan yace, ga shawara mai kyau, mai zai hana in na sake ta kawai ka aure ta, kaga kai sai kayi mata adalcin ko, tinda ni bana yi mata adalci zalintar ta bake. Ahamd har cikin zuciyar shi yaji maganar da mashkhur ya gaya mai. Rai ba dad'i yace mashkhur mai kuma ya kawo wanan maganar kasan mai kake fad'a kuwa? Kwari kuwa ahmad na sani, ai gani nayi hakan zai fi. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! To bazan iya ba. Shafa sumar kansa mashkhur yayi tare da lumshe idanuwan sa, sanan yace! Ayyah to kagani fa, kai kasan bazaka iyaba amma ni kake so kayimin dole!? Karfa ka manta hadisin manzan ALLAH da yake cewa! Imanin d'ayan ku bazai cika ba har sai ya sowa d'an uwansa abinda ya sowa kansa. To taya ni kuma zaka so min abinda baka so? Kasan ai bakayi min adalci ba koh?. Jinjina kai ahamd yayi a zuciyar sa yana mamaki wanan hali irin na mashkhur har da janyo hadisi. Lalai mashkhur ashe ka san hadisin nan, ai nasha ai baka iya wanan ba tinda ka iya riqe wanan bazaka manta ragowar ba koh? To sabida mai baka amfani dasu? Ahmad ya watsawa mashkhur tambayar. Shiru mashkhur yayi bai bashi amsa ba, dan wayar sama ya zaro ya fara dannawa,. Ahmad kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Dama abinda yasa nace bazan aure taba, bawai dan bana qaunar ta bane. Kuma ba wai dan bata da abinda za'a so ta bane, aaa sai dai ina ganin ana barin halak dan kunya ne ba dad'i a matsayinka na aminina koma nace d'an uwana ka saki mata na aura kuma bugu da qari ni, ina da wanda nake son na aura,. Muryar mashkhur ahmad yaji yana cewa! Okay in dai dan nine ka dai na jin kunya, na amince ma in na saketa ka aure Dari bisa dari. Sanan zancan kana da wanda zaka aura ai kai namiji ne koh? Allah yace ka auri mata d'ai-d'ai-d'ai har guda hudu, to kaga ba laifi in tazo a ta biyu. Har cikin zuciyar shi ahamd baya jin dad'in maganar da mashkhur yake watsa mai amma a fili dakewa yayi yace, tom shikenan mashkhur, ni kuwa in sha ALLAH zanyi yadda kake so, zan baka mamaki sosai. In ka saki zahra kuma har dai bata da wanda take so, sanan iyayanta suka bani ita nayi ma ALQAWARIN zan AURETA, in sha ALLAH, sabida zahra ta cika mace ta ko ina ba namijin da zai qita wlh. Mashkhur jin magar ahmad yayi kamar almara dan har maganar mai mai ta kanta take a kunnan mashkhur. Ahmad kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Nasan wadda zan aura tana da kishi sosai amma bazata hana na aure ta ba. Jim mashkhur yayi kamar ba shi ya cewa ahamd ya auri zahra ba, haka nan yaji wani abu yana mai yawo a qoqon zuciyar shi amma sam ya rasa menene?. Ahmad ne ya dawo da mashkhur daga gajeran tinanin daya tafi. Da cewa shikenan hankalinka ya kwanta koh? Da kyar mashkhur ya iya d'aga kai tare da cewa eh. Daga haka ba wanda ya sake cewa komai har suka qarasa gida suna qarasawa, mashkhur ya fuce daga motar, zuciya cike da zullumi, shima ahmad d'in fucewa yayi. Ba 6ata Lokaci kowa ya Kama hanyar part d'in shi, mashkhur yayi sama shi kuma ahmad ya wuce qasa. Rai ba dad'i mashkhur yasa key ya bud'e qofar ya shige abinsa. Yana shiga bai tsaya ko inaba sai a bedroom d'in shi, yana shiga bedroom d'in nasa ya ajiye wayar shi da key d'in gidan a qaramin table sanan ya fara rage kayan jikinsa, ya koma daga shi sai jageran wando, sanan ya d'auki towel ya wuce toilet direct. Mashkhur yana shiga toilet ya ware shower a tsakiyar kansa, duk da kuwa sanyi da ake tsalalawa a garin. Amma sam mashkhur bayaji ji yake zuciyar shi tana mai mugun zafi, mashkhur yafi 20 minti a haka sai daga baya yaji sanyi ya fara ratsa ko wacca gaba ta jikinsa sanan ya kashe shower. bayan ya gama wanka brush yayi sanan ya futo ugu d'aure da towel. Yana fitowa ya sake jin wani mugun zafi ko ta ina a jikinsa, sanyi ake a garin sosai, amma mashkhur zafi yake ji sakamakon yanda zuciyar shi take mai mugun quna. Robot d'in A.C mashkhur ya dauko sanan ya qureta har qarshe, daga haka ya wuce wardrobe ya d'auko kayan bacci ya zira. Mashkhur yana gama sa kayan baccin sa yaji, cikinsa ya murd'a alamun yunwa, sai a time d'in mashkhur ya tina rabansa da abinci tun safe. Wani siririn tsaki mashkhur yaja sanan ya fuce daga bedroom d'in. Yana fita bai tsaya ko ina ba sai kicin, ba 6ata Lokaci ya fara had'a coffee, sabida a wanan halin da yake ciki coffee d'in kawai yake tinanin zai iya sha. Bai fi 10 minti ba ya gama had'a coffee d'in nashi, yana gama had'awa ya d'auko cup ya juye, sanan ya d'auki cokali ya fuce daga kicin d'in. Yana fita ya koma bedroom d'in shi, jiki a sanyaye mashkhur ya ajiye cup d'in coffee d'in a table sanan ya zauna akan bed yana faces d'in coffee d'in. Hannu biyu mashkhur yasa ya rafka uban tagumi, abu biyu ne zuwa uku suke damun mashkhur. Na farko halin da zahra take ciki, na biyu kuma fargabar zee batayiwa zahra wani lahalin da zai kasa warkewa ba, har dady yace bazai sake taba, na uku kuma maganar da ahamd ya gaya mai na cewa zai auri zahra. Sam mashkhur ya rasa sabida mai ya damu da abinda ahmad yace, mashkhur yana san ya cire zancan a zuciyar shi amma ya kasa. Mashkhur ya d'au tsawan 30 minti yana tinanin nan, ringing d'in wayar shi ne ya dawo da shi daga dogwan tinanin daya tafi. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke, sanan ya bud'e lumsashin idanuwansa ya zuba akan wayar tasa da take ta faman ringing. Rass-rasss-rasss, gaban mashkhur ne ya fad'i har sau uku saka makwan sunan dady dayaga ya bayyana akan screen d'in wayar. Nan da nan mashkhur yaji zufa ta fara keto mai duk da kuwa A. C da take d'akin, jim mashkhur yayi ya zubawa wayar kyawawan manyan idanuwan sa, sam ko kwakwaran motsi mashkhur ya kasa barema asa ran zai d'auki wayar. Haka dai wayar mashkhur ta qaraci ringing d'in ta har sau uku ta gama mashkhur bai d'auki wayar ba. Da kyar mashkhur ya miqa hannu ya d'auki cup d'in coffee d'in ya kai bakin sa, mashkhur yana sha yaji duk coffee d'in ma ba dad'i, haka dai mashkhur ya d'aure ya cigaba da sha sabida yunwa. Da kayar mashkhur ya iya shan rabin coffee d'in, yana shan rabi ya ajiye sauran akan table, sam mashkhur ji yayi duniyar bata yi mai dad'i gaba d'aya. A cikin zuciyar shi kuwa sai cewa yake! ALLAH ya isa tsakanina da ke zee kin cuce ni over. A fili mashkhur yaja wani tsaki tare da miqewa tsaye yana tinanin mafita. Sam mashkhur ya kasa samun mafita dan haka yanke shawara yayi gwara yasha kayan maye kawai qila zai iya samun mafita zuwa gobe. Har mashkhur ya kama hanyar fita, kawai yaji zuciyar shi bata amince da hakan ba. Can qasan zuciyar shi yaji tana cewa! No mashkhur sam hakan bai dace ba yanzu wanan bashi nevmafita ba, bai kamata kayi hakan ba, yaushe raban da kasha kayan mayan? ka nemi wata shawarar kawai. Da hannu bibiyu, mashkhur ya dafe kansa yana tinanin mene mafita,. Ya salaam!! Abinda mashkhur kenan ya iya firtawa,, da kyar mashkhur ya iya taka qafa ya koma bakin bedroom, yana zuwa yasa hannu ya canza globe d'in d'aki daga fari zuwa light blue. Daga haka ya haye kan gado ya kwanta lamo. Haka zuciyar mashkhur tai ta quna, sam ya rasa farin ciki a daran yau, ba kamar dazu ba da yake farin ciki ya gama exam zai koma Nigeria, ko dan yayiwa zahra saki uku. Mashkhur dai yana cikin wanan tinanin bacci yayi awan gaba da shi. A firgice mashkhur ya farka saka makwan wasu mugayan mafarkai da yake game da zahra wai ta mutu................. Mu had'e a next page....... ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 80* Mashkhur dai yana cikin wanan tinanin bacci yayi awan gaba da shi. A firgice mashkhur ya farka saka makwan wasu migayan mafarkai da yake game da zahra wai ta mutu................. Nan da nan mashkhur zufa ta 6alle mai ko ta Ina, da sauqi ya dafe qirjin sa tare da firta alhamdulilah, saka makwan ganin mafarki yake ba gaske ba. Jiki na rawa mashkhur ya miqe ya kama hanyar fita daga bedroom d'in, yana fita daga bedroom d'in bai tsaya ko ina ba sai a firij, yana zuwa firij hannu na rawa, ya bud'e ya dauko bottle d'in ruwan sanyi. A take a gurun yayi bismillah ya kafa bottle d'in ruwan a baki, ba jimawa mashkhur ya shanye ruwan tass, sanan ya yarda bottle d'in ruwan a qasa ya sake d'auko wata bottle d'in ruwan ya kafa a baki. Itama bai sauke ta ba sai da ya sha rabi sanan ya sauke ta. Nan da nan mashkhur ya fara mai da nun fashi kamar wanda yayi 'yar tsere da zaki. Da qarfi ya rufe murfin firij d'in kamar wanda yayi mai lai fi, sanan ya koma bedroom hannu riqe da bottle d'in ruwan da ya rage. Mashkhur yana shiga ya zauna akan bed tare da ajiye ruwan akan table, tinanin ya farayi anya bazai koma asibitin da aka kwantar da zahra ba kuwa!?. sabida sam ya kasa samun nutsuwa gaba d'aya. ALLAH ka tashi kafid'un zahra, abinda mashkhur ya furta kenan zuciya cike da damuwa,. Daran ranar dai sam mashkhur ya kasa rintswa yana rintswa sai ya hango zahra kwance cikin jini rai a hanun ALLAH. Dan haka miqewa yayi ya shiga toile ya d'auro alwala, sanan ya futo ya zira jallabiya, bayan ya saka jallabiyar dadduma ya shinfi d'a ya fara gabatar da sallah. Haka mashkhur yayi ta sallar dare ko waca sujjada in yayi sai ya roqi ALLAH akan ALLAH ya bawa zahra lpy. Haka dai mashkhur yayi ta sallah sai wajan qarfe ukun dare ya samu ya rintsa. Shima ba wani baccin arziki yayi ba, kawai dai ya kishin gid'a ne, dan ana kiran sallar asubayi, ya sake d'aura wata alwalar sanan ya wuce masallaci. Bayan ya dawo kicin ya shiga ya fara dafa indomieen, bayan ya gama indomieen d'in, t ya d'ora, t d'in yana gama tafasa ya juye a cuo sanan ya fuce da breakfast d'in. Yana zuwa ya zube akan draining ya zauna ya zubawa abincin ido, yana so yaci amma sam hankalinsa baya kan abinci duk hankalinsa ya karkata kan zahra, mashkhur tinani yake yanzu zahra tana wana halin? Ta farfad'o ko kuwa. Da kyar mashkhur ya d'aure ya fara shan t d'in yana shanye t d'in yaji gaba d'aya indomieen ta fitar mai daga rai, ji yayi ba zai iya ci ba. Dan haka ture ta yayi gefe ya miqe ya koma bedroom d'in shi. Yana shiga ya wuce toilet yayi wanka sanan ya futo ya fara qoqarin shiryawa,. A hanzarce mashkhur ya shirya, bayan ya gama shiryawa waya ya d'auko ya fara kiran ahmad, amma sam wayar a kashe take. Wani siririn tsaki mashkhur yaja sanan ya miqe tare da zura wayar shi a aljiwun sa. Bayan ya gama zira wayar a aljiwo qaramar drowar gefan bed d'in shi ya bud'e ya d'auki key d'in motar shi sanan ya fuce daga bedroom d'in. Mashkhur yana fita daga bedroom d'in ya kama hanyar fita daga part d'in. Bayan ya fita a hanzarce ya rufo qofar da key sanan ya fara sauka daga step d'in benan da sauri. Mashkhur yana qarasa saukowa daga step d'in benan yaci karo da ahmad yana qoqarin hawa benan, fuska ba walwala mashkhur ya miqawa ahmad hannu alamun masabaha, fuska a sake shima ahmad ya miqawa mashkhur hanun nasa suka gaisa, kamar yanda addinin muslinci ya tanadar. Bayan sun gama gaisawa ahmad yace, naga ka fito da wuri haka ai ni nasha ka manta da fitar ma. D'auke kai mashkhur yayi tare da cewa! A kan mai zan manta, tun dazu na kira wayarka a kashe nayi tinanin baka tashi daga bacci ba shi yasa na futo zan tafi ai. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Hmm ai daran jiya ban iya bacci ba mashkhur kwana nai ina tinanin zahra. Shiru mashkhur yayi yana nazarin maganar ahmad dan bai ma san sanda yace wa ahamd d'in ba, kwana kai kana tinanin ta ko kwana ka kana tinanin halin da take ciki?. Mashkhur ya qarasa maganar yana kafe ahmad da manya idanuwansa, cikin mamaki ahmad ya kalli mashkhur tare da cewa! Mashkhur mai kuma kake nufi da hakan?,. Ta6e baki mashkhur yayi tare da cewa! Duk yanda ka d'auka haka nake nufi tawo mu tafi ya qarasa maganar tare da yin gaba yabar ahmad tsaye baki a sake. Haka ahmad shima yabi bayan mashkhur d'in yana mamakin da nazari akan maganar mashkhur dan sam yama rasa inda ya dosa. Mashkhur yana qara sawa wajan motar ya bud'e motar tasa ya shiga mazaunin driver ya zauna, sanan ya tayar da motar. Shima ahmad yana qarasowa ya zauna a mazaunin gaba sanan mashkhur yaja motar suka bar gidan a guje. Sosai mashkhur yake sharara gudu a tsakiyar kyakyawan titin qasar, gudu yake sosai kamar zai tashi sama. Sai a lokacin ahmad ya yayiwa mashkhur magana da cewa! Haba mashkhur kabi a hankula mana sai kace wanda zamu tashi sama?, sai da mashkhur ya d'an jawa ahmad aji kamar bazai amsa ba can kuma yace, laifi ne dan nayi saurin?. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Ba laifi bane dan kayi saurin, amma dai an fisan komai a bi a sannu, sannu sannu daga ALLAH ne. Shiru mashkhur yayi bai sake cewa komai ba, mai makwan ya rage gudu da yake sai ma ya qara sharar motar a guje. Shiru ahmad yayi tare da saki murmushi ya sunkuyar da kai abinsa a zuciyar shi yace hmm ALLAH ya shirye ka mashkhur. To mashkhur bai tsaya da gudun nan ba har sai da suka zo qofar qerarran get d'in asibitin da aka kwantar da zahra sanan ya dakata da gudun, ana zuge musu get, mashkhur ya shige zuciya cike da zullumin abinda zai je ya tarar. Suna fita daga motar wayar ahmad ta fara ringing, yana d'agawa bai d'au wani tsawan lokaci yana wayar ba, kawai cewa yayi okay, zamu zo nan bada jimawa ba daga haka ya kashe wayar. Ahmad yana kashe wayar ya d'aga kai, amma sai yaga ba mashkhur, yana juyawa yaga mashkhur har ya kusan shigewa cikin asibitin. Sosai mamaki ya kama ahmad, ba komai ne yasa shi mamaki ba face yadda yaga mashkhur yana rawar jiki yau, ba kamar jiyaba da ya nuna ko in kula akan zahra. Jinjina kai ahmad yayi a zuciyar shi yace! Hmm lallai mashkhur lamarinka abin tsoro ne, lamarin ka sai kai. Daga haka ahmad yabi bayan mashkhur d'in a hanzar ce. Lokacin da su mashkhur suka shiga ciki basu tsaya ko ina ba sai a reception, ba 6ata lokaci suna bada sunan zahra, a wajan manager d'in hospital d'in. Basu d'au waso lokuta ba ta duba musu a inda zahra take. Taca musu yau da asuba an futo da ita daga emergency room, an bata d'aki kuma har ta gaya musu number room d'in. Ba 6ata lokaci ahmad da mashkhur suka kama hanyar tafiya d'akin da aka kwantar da zahra. Lokacin da su mashkhur suka qarasa room d'in a kulle yake, kuma doctors sunce baza'a bud'e ba sai zuwa nan da one hour, kuma an shedawa su mashkhur tun jiya da suka kawo ta bata farfad'oba, amma in sun damu da san ganinta zasu iya leqawa ta glass d'in room d'in dan suga a halin da take ciki. Ahmad da mashkhur kuwa basuyi qasa a guiwa ba suka qarasa room d'in zahra domin leqawa ta glass, kamar yadda doctor ya shawarce su. Sosai ahamd da mashkhur suka zubawa zahra ido, da take kwance hanci d'auke da oxygen, kanta kuwa an nad'e shi da farin bandeji, qafarta ta hagu itama an nad'e ta da farin bandeji, ga wani qarfe da aka qaqaba mata a qafar. D'an yatsan ta na hagu kuwa shima yasha d'auri, na dama ma shima d'aya daga ciki ya sha d'auri. Nan da nan zuciyar mashkhur ta tsinke sosai wani irin mugun tausayin zahra ne ya kama mashkhur ko ta ina ji yake kamar ya zubar mata da hawaye, sosai ya zuba mata ido yana qarewa halin da take ciki kallo, mashkhur ji yayi qafafuwan sa suna barazanar kasa d'aukan sa dan haka juyawa yayi ya koma kan sit ya zauna. 6angaran ahmad kuwa har sai da ya zubarwa davzahra kwalla sabida tsabar tausayinta da yaji. Shima jiki ba kwari ya koma kusa da mashkhur ya zauna dan zuciyar shi bazata ta6a iya jure ganin zahra a wannan halin ba. Shiru mashkhur da ahmad sukayi, ba wanda ya iya cewa d'an uwansa qala kowa yana cike da jimami a zuciyar sa. Can kuma ahmad yace mashkhur taso mu tafi police station, d'azu da muka shigo hospital d'in nan sun kirani sunce suna neman mu game da maganar Zee. Wani wawan tsaki mashkhur yaja tare da cewa! Ina ruwana da wannan muguwar yarinyar, ko mune iyayanta da zamuje, kawai kaje ni bazani ba ina nan sai ka dawo. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! No mashkhur akan fa maganar biwa zahra haqqin tane, ko zaka bari zee taci biliss ne ta illata banza ne kenan?, ahmad ya qara maganar yana zubawa mashkhur ido. Shiru mashkhur yayi ba amsa, ahmad kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Kaga dai nan qasar ba irin Nigeria bace in aka cuci mutum suna bimai haqqin sa ko d'an gidan wane kuwa, duk da nasan zee 'yar manyan mutane ce a qasar nan amma nasan hakan bazai hana aqi kwatarwa zahra 'yanci taba, dan haka kawai ka tashi mu tafi. Shafa fuskar sa mashkhur yayi tare da cewa! To ita zahran fa. Aa ai ba jimawa zamuyi ba kafin ta tashi ma mun dawo kawai dai zamu cike wasu takaddu ne, haka dai mashkhur ya tashi badan ransa yaso ba. Ko da suka fitama ahamd ya bawa mukullin motar dan shi mashkhur gani yake bazai iya driven ba sabida yana cikin tashin hankali, suna tafiya ahmd yana d'an jan mashkhur da hira wai dan mashkhur ya saki ransa amma ina mashkhur sam baya cikin hayyacin sa. Suna isa ba 6ata lokaci suka shige ciki,, lokacin da su mashkhur suka shiga ciki, sun tarar da iyayan zee sun zo. Mashkhur kuwa ji yake kamar ya kashe iyayan nata ya huta, sabida gani yake sun kawo mai annoba duniya. Jiki na rawa maman zee tazo wajan su mashkhur ta fara yi musu magiya akan su gafarci zee, su yafe mata. Wata uwar harara mashkhur ya watso mata kamar zai sharara mata mari, da badan ammi ta koyawa mashkhur girmama manya ba da a ranar sai ya kikifawa momyn zee mari. 6angare guda kuwa zee tana can gefe a cikin sel, duk da kuwa sel d'in mai 'yan cine, ba irin na Nigeria ba wajan tass-tass gwanin sha'awa. Wani irin kallo zee ta fara yiwa mashkhur daga nesa, kallan yana nufin ya yafe mata ita masoyiyar shi ce. Tsayawa gayawa mai karatun littafin ADALILINTA, hararar da mashkhur ya watsawa zee 6ata lokaci ne ma, dan wata harara ya watasa mata wanda ko zahra daya tsana bai ta6a yiwa irin hararar nan ba, ko shi kansa ma bai san ya iya taba sai yau. Ba 6ata lokaci 'yan sanda suka miqawa mashkhur da ahmad takadda akan su ciki jibi a turasu koto. Jiki na rawa mashkhur ya fara qoqarin ciki takaddar, da sauri baban zee da mamanta suka qaraso suna yiwa mashkhur magiya akan kar ya ciki, D'an sanda ne ya daka musu tsawa tare da cewa! Kar su sake magana, haka dai iyayan zee suna ji suna gani mashkhur ya cike takaddar tafiya koto sanan ya bawa yan sandda sanan ya fuce. Bayan haka kuma 'yan sandda suka ce duk kud'in da ya kamata ayiwa zahra jinya har a sallamo ra sai sun biya, 'yan sandda ba 6ata lokaci sukayi musu list. A take a wajan sukayiwa ahmad transfer, dan shi mashkhur ko ta kansu bai biba yana gama cike takaddun ya wuce motar. Shima ahmad an gama yimai transfer d'in ya futo a hanzarce. Yana shiga motar,, mashkhur ya kallib ahmad tare da cewa! Mai ka tsaya yi ne ka dad'e haka?, tayar da motar ahmd yayi sanan yace! Na tsaya ne kar6ar kud'in kwanciyar zahra a asibiti har ta samu sauqi, kasan likitoci sunyiwa police list d'in kud'in da za'a buqata. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da cewa! Aikin banza mai za'a yi da kud'in wanan azzaluman mutanan koce musu akayi bani da shi bazan iya biya bane?. Da sauri ahmad ya qirqiza kai tare da cewa! Aa bacewa kayi bazamu iya biya ba, kasan dokar qasar nan kenan in mutum ya jima wani ciwo shi zai biya kud'in maganin shi ne kawai............... ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 81* Da sauri ahmad ya qirqiza kai tare da cewa! Aa bacewa kayi bazamu iya biya ba, ka san dokar qasar nan kenan in mutum ya jima wani ciwo shi zai biya kud'in maganin shi ne kawai............... Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da kawar da kai gefe, gyara zama ahmad yayi tare da kunna motar suka kama hanyar komawa hospital d'in da aka kwantar da zahra. Basu d'au lokaci mai nisaba suka isa asibitin da yake police station d'in bashi da nisa da hospital d'in. Suna isa asibitin bayan sunyi parking d'in motar su, ba bata loaci suka shige asibitin. Suna shiga asibitin suka kama hanyar room d'in, da aka kwantar da zahra" da yake sun gane d'akin. Lokacin da suka qarasa doctor yace musu an bud'e room d'in zahra zasu iya shiga su ganta amma, kar suyi hayaniya su tashe ta, su bari ta farfad'o da kanta, da yake har time d'in zahra bata farfad'oba,. Mashkhur da ahmad sunji dad'i hakan da haka basuyi qasa a guiwa ba suka kama hanyar shiga room d'in. Suna qarasawa room d'in a hankula mashkhur yasa hannu ya tura qofar, yana turawa ya shige ahmad ya biyo shi a baya. Mashkhur yana qarasa shiga room d'in bai tsaya ko ina ba sai bakin bed d'in zahra. A lokacin an cire mata oxygen d'in, sai sauke nunfashi take a hankula, ga drip an jona mata, ga kan nan nata yasha d'auri, da farin bandeji" qafarta ta haguma itama tasha d'auri da farin bandeji, sosai. Ga 'yan yatsun tama guda biyu dana dama dana hagu sun sha d'auri. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke, nan da nan yaji tausayin zahra ya sake rufe shi a karon da bai san adadinsa ba zuwa jiya da yau, da kyar mashkhur ya d'ago ya kalli ahmad cikin siririyar murya yace ahmad anya kuwa qafarta ba karyewa tai ba? " a hankula mashkhur yayi maganar yanda bazai iya tashin zahra ba. Da sauri ahmad ya girgiza kai tare da cewa! No mashkhur qafarta bata karye ba, haka fa doctor yace mana, qashin qafarta ne ya goce" d'an yatsan ta ne na haqu ya karye, na dama kuma d'aya yayi targad'e d'aya kuma shima qashinsa ya goce" ahamd ya qarasa maganar yana zubawa mashkhur ido. Gyad'a kai mashkhur yayi tare da cewa! To ALLAH ya bata lafiya. Amen mashkhur, daga haka ahmad da mashkhur suka zauna akan sit domin jiran farkawar zahra. Ahmad da mashkhur suna zama doctor ya shigo, doctor yana shigowa zahra ta fara bud'e idonta alamun farkawa. Amma sam su mashkhur basu kula ba duk hankalinsu ya karkata ga doctor d'in dan suji da mai yazo. Doctor ya bud'e baki kenan zai fara yiwa su mashkhur bayani, zahra ta saki wata gigitacciyar qara. Ai nan da nan hankalunsu ya dawo kanta, da sauri mashkhur ya miqe tare da nufar zahra da gudu, shima ahmd bai yi qasa a guiwa ba yabi bayan mashkhur,. Sosai zahra take kururuwa kamar alokacin take fad'owa daga step d'in benan. Mashkhur kuwa yana qarasawa zahra tai dif,‌, su mashkhur sun d'auka shiru zahra tai, sai da mashkhur ya ambaci sunan zahra, amma sai yaga ina kamar bata motsi. A dai-dai lokacin doctor shima ya qaraso, ahmad baki na rawa yace! Mashkhur kamarfa bata nunfashi ko? A firgice mashkhur ya kai hannu hanci zahra domin tabbatar da gaskiyar maganar ahmad. Ai mashkhur kasa janye hanunsa yayi daga hancin zahra sakamakwan jin nunfashi ta ya tsaya cak. Nan da nan ahmad ya fara sakin salati tare da cewa! Doctor duba kaga kamar ta mutu. Nan da nan mashkhur ya sake gigicewa kafin kace kwabo guminsa har ya fara d'iga a fuskar zahra, duk da kuwa A. C da take wajan. Da sauri doctor ya kai hannu wuyan zahra yana duba jijiyar wuyan ta,, ajiyar zuciya doctor ya sauke tare da cewa! Ba mutuwa tai ba suma tai, sai a lokacin mashkhur ya iya janye hanunsa daga hanci zahra tare da sauke nannauyar ajiyar zuciya, yana furta alhamdulilah!!. Shima ahmad d'in hamdala!! Yayi kamar yadda mashkhur d'in yayi, nan da nan doctor ya mayarwa da zahra oxygen d'in da aka cire mata, sanan ya d'auko ruwa mai sanyi ya zuba mata sai gashi zahra ta fara nunfashi. Kallan su mashkhur doctor yayi tare da cewa musu su fita su jira a waje yanzu zau kirawo babban likita ya sake dubata. Mashkhur kuwa shiru yayi kamar ba su akewa magana ba" sai da ahmad yaja hanunsa sanan ya iya taka qafarsa, sabida tsabar firgici da razani. Su mashkhur suna fita likitoci suka shigo suka qara duqufa akan zahra. Hmmm ni kuwa amina bayero nace zahra kinga takanki, ALLAH ya baki lpy. 😭🙏 To su mashkhur suna fita suka samu sit suka zauna, mashkhur kuwa wani uban tagumi ya raf ka zuciya cike da damuwa da zullumin. Ahmad ne ya kalli mashkhur tare da sa hannu ya janyewa mashkhur tagumin da yayi! Haba mashkhur yanzu fa addu'a ya kamata kayiwa zahra ba tagumi ba" ahmad ya fad'i hakan fuska cike da damuwa. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e sanan yace hmm ahmad kenan, wlh na shiga matsanancin tashin hankalisosai" yanzu in zahra ta mutu ko wani abun ya sameta na cewa dady da ammi me?. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! Hakane mashkhur bama iya dady da ammi ba har iyayan zahra mai zaka ce musu. Mashkhur bai san sanda yace ai bata da iyaye" ammi da dady ne kwai iyayan ta. D'an zaro ido ahmad yayi tare da cewa! Kamar ya bata da iyaye tsinto ta akayi ko kuwa wanan waca kalar magana ce haka mashkhur?. Ai sai a lokacin mashkhur ya san ma maganar ta fito, dan shi yayi tinanin maganar iya zuci ta staya. Mashkhur? na tambaye ka kayimin shiru, ahmad ya qarasa maganar yana bin mashkhur da idanuwa. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Aaa ba haka nake nufi ba, abinda nake so nace ma shine iyayanta sun rasu, tun tana jaririya, shiyasa ma a ka kawo ta gidan mu. Karo na farko kenan da mashkhur ya ta6a qarya akan ya rufawa zahra asiri, a idon mutane. Ahmad kuwa nan da nan fuskarsa ta canza kamar ze yi kuka yace! Kai ALLAH sarki zahra na tausaya mata sosai, ya qarasa maganar kamar zai zubar da hawaye. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba,, ahmad yana qoqarin magana sai ga doctor ya fito, da sauri mashkhur da ahmad suka miqe, domin jin da mai doctor yazo. Ahmad ne yayi qarfin alin cewa! Doctor ya ake cike ne da fatan komai lafiya?, gyad'a kai doctor yayi tare da cewa! Ku kwantar da hankalinku, komai zai tafi dai-dai" yanzu dai abinda ya kamata ayi shine za'a qara mata jini sabida jininta yayi qasa sosai. Tom doctor sabida mai tayi qarar nan da ta farfad'o, karfa tai loosing d'in memory d'n ta fa, mashkhur ya watsawa doctor tambayar hankali a tashe. Da sauri doctor ya girgiza kai tare da cewa! No abinda yasa tai qarar nan ta firgita sosai lokacin da ta fad'o daga sama, tom shine data farka take ganin kamar a lokacin take fad'owa, kuma rashin jini ne yasa ta suma da ta farka. Nan da nan mashkhur ya sake nanauyar ajiyar zuciya sai a lokacin hankalinsa ya fara kwanciya. Ahmad kuwa cewa yayi doctor yanzu ya za'ayi a qara mata jinin ko za'a gwada namu ne?. Gyad'a kai doctor yayi tare da cewa! Ehh za'a iya gwada naku in yayi sai a sa mata, yanzu kuzo muje lab room sai a gwada jinin a gani. Ba 6ata lokaci su mashkhur suka bi bayan doctor domin zuwa a duba jinin nasu, mashkhur har addu'a yake ALLAH yasa jinin ahmad ko nasa yayi dai-dai a sa mata. Suna isa lab room d'in ba 6ata lokaci doctor ya fara gwajin jinin su. Ba a d'au lokaci sosai ba doctor ya gama gwajin jinin mashkhur da ahmad. Saka mako ya futo mashkhur jininsa O ne zai iya bawa zahra a sa mata. Dan haka ba 6ata lokaci aka bawa mashkhur gado ya kwanta aka fara d'iban jininsa. Ana fara d'iban jinin da gudu ya ringa fitowa alamun da jini sosai a jikinsa. Ledar tana kusan cika doctor yacewa ahmad yaje ya siyowa mashkhur kayan marmari da kayan dai da zai mai qarfin jiki. Lokacin da ahmad ya dawo har an gama d'iban jinin mashkhur d'in, dan haka zama yayi ya fara bawa mashkhur kayan marmari da multina da ya siyo mai yanaci suna hira abinsu. Bayan mashkhur ya gama ci abincin, bai san sanda bacci ya kwashe shi ba, da yake jiya da daddare bai yi bacci ba" dama haka bacci yake ba'a cin bashin sa...... To fah mashkhur ya d'au tsawan 3 hour's yana bacci, ahmad kuwa yana daga gefan shi yana chatting da gimbiya ilham. Ilham sai faman tambayar shi take wai ina zahra taga jiya da yau bata hau online ba,, kuma zahra tace zata turowa ilham hotan candy da sukayi, yaje ya duba mata ko lafiya. Ahmad kuwa ce mata yayi tanan zazza6i take shi yasa bata hawa online d'in. Haka dai suka cigaba da chatting cike da soyayya. Suna cikin chatting mashkhur ya farka,, yana farkawa ya kalli ahmad tare da cewa! Ahmad ya jikin nata kuwa?, da sauri ahmad ya kashe data tare da cewa! Tana lpy in sha ALLAH, tinda ka tafi bacci ina nan ban shiga room d'in ta ba, sabida jini ake qara mata. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa! Tinda ga toilet mu shiga muyi alwala, koh? In mun idar da sallah, sai muje mu dubata?. Gyad'a kai ahmad yayi tare da cewa! Taso mu tafi ko sai na d'aga kane bazaka iya tashi ba ahmad ya qarasa maganar cikin zaulaya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa! Haba ahmad sai kace wata mace? Kawai dan an d'ibi guntun jini na sai na kasa tashi? Mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa daga kwanciyar da yayi. Hararar wasa ahmad ya watsawa mashkhur tare da cewa! Hmmm nasan ai jurewa kawai kake dan kar nai ma dariya rago kawai. Dunqule hannu mashkhur yayi tare da cewa! To bari na gwada naushin ka ko sau d'aya ne in yaso sai ka sheda inada da qarfi na har yanzu. Da sauri ahmad ya girgiza kai tare da cewa! Aa ni karka illatawa pretty na fuskar nan tawa ina gab da komawa Nigeria tace ta fasa. Sauke hanun mashkhur yayi tare da cewa! Hmm wanan pretty ta sacewa abokina zuciya zanso na gantaa. Murmushi ahmad yayi tare da cewa! Hmm ai kama ta6a ganinta, jinjina kai mashkhur ya tare da cewa! Wacece? Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Zan gaya ma amma ba yanzuba sabida tace bataso kasan muna soyayya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa! Kai ahmad harda sharri haka kawai sabida kar ka gayamin wacece? Ai in tai tsami naji, daga haka mashkhur yayi wucewar shi toilet. Shima ahmad d'in bayansa yabi yana cewa to zakaji kuwa kafin ma tai tsami. Basu d'au wani lokaci ba suka d'aura alwala sanan suka fito suka fara gabatar da sallah. Bayan sun idar da sallah ba 6ata time suka wuce room d'in zahra. Suna isa suka tarar an cire mata oxygen d'in,, kuma an sa mata jinin mashkhur d'in da aka d'iba harma ya kusan qarewa" sai faman sauke nunfashi take a hankula. Su mashkhur suna shiga ko minti goma basuyi ba doctor mace ta shigo,. Ta basu magungunan zahra sanan ta sanar da su nan da 20 minti zahra zata iya tashi sanan in ta tashi su bata abinci taci, kafin su bata maganin. Dan haka ahmad fita yayi domin ya siyowa zahra kayan t da cup d'in da za'a had'a mata t da dai saura su. Mashkhur kuwa ahmad yana fita ya d'auki sit d'in shi ya koma kusa da bed d'in zahra, sanan ya ajiye kujerar ya zauna, yana zama ya zuba mata ido. Sosai mashkhur yake qarewa fuskar zahra kallo,. Tunda yake bai ta6a yiwa zahra kallan qurillah ba sai yau. Mashkhur yana cikin kallo zahra yaga kyakyawan jan bakin ta yana motsawa kamar zatai magana, sosai mashkhur ya sake tsurawa fuskar zahran ido dan son gano mai ke faruwa da ita. On expected zahra ta bud'e kyawawan idanuwan ta tangararai, ai kuwa sukayi 4 eye 👀 👀 👀 👀 da mashkhur wanda yake mata kallan qurillah.............. Yanzu kunga sai dare yayi sosai nake muku posting koh, wlh abubuwa ne sukayi min yawa shi yasa, sai dare yayi nake samu nayi muku typing d'in. Ina miqa dubun godiya ga masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA ALLAH yabar qauna. Mu had'e a next page. ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 82* sosai mashkhur ya sake tsurawa fuskar zahran ido dan son gano mai ke faruwa da ita, On expected zahra ta bud'e kyawawan idanuwan ta tangararai, ai kuwa sukayi 4 eye 👀 👀 👀 👀 da mashkhur wanda yake mata kallan qurillah.............. Kallan kallo zahra da mashkhur, suka shiga yiwa junansu kowa da abinda yake saqawa a ransa. Kawar da idanunsa mashkhur yayi daga kallan zahra tare da cewa! Sannu ya jikin naki?,, mai makwan zahra ta amsawa mashkhur kawar da kanta tayi daga kallansa tai shiru abinta. Mashkhur da yaga zahra bata amsaba cewa yayi! Ko wani abin ne yake damunki ya qarasa maganar yana shafa hanunta daya sha bande ji. Nan ma zahra bata ce komai ba daga qarshe ma juya kanta tai wani 6angaran domin ta dena kallan mashkhur d'in. Mashkhur kuwa jim yayi yana tinanin mai kuwa yake damun zahra ta share shi haka?. Yana cikin wanan tunanin ahmad ya shigo riqe da ledoji a hanunsa. Mashkhur mai kuma kake anan sai ka tashe ta? Ahmad ya watsawa mashkhur tambayar. Mashkhur kuwa ajiyar zuciya yayi cikin sanyayiyar murya yace, ai tama tashi daga baccin sannu da zuwa har ka dawo?. Haba ta tashi alhamdulilah, ahmad ya fad'i hakan fuska cike da farin ciki. Ajiye ledojin ahmad yayi sanan ya qaraso kusa da bed d'in zahran. Har lokacin zahra bata juyo da fuskar taba, ahmad kuwa cewa yayi! Qanwata ya jikin naki?. Da kyar zahra ta iya jiyo da kanta ta kalli ahmad cikin dashashiyar murya tace da sauqi. Da kyar maganar ta fito dan in bama kasa kunne kayiba bazakaji abinda tace ba. 6angaran mashkhur kuwa, nan da nan ran shi ya 6ace sosai, ganin yanda zahra ta share shi, kuma sai gashi yanzu tana kula ahmad. Ahmad kuwa cewa yayi masha ALLAH" ALLAH ya qara lfy. Da kyar zahra ta iya cewa ameen,. Daga haka ahmad ya taro ruwa zafi a dispense, sanan ya fara had'awa zahra t. 6angaran mashkhur kuwa shima sharewa yayi ya zaro wayar shi ya fara dannawa abinsa, zuciya cike da baqin cikin abinda zahra tai mai. Ahmad kuwa yana gama had'a mata t d'in ya ajiye a gefe sanan ya qarasa gadan d'in zahran, domin miqar da shin dan ta samu ta zauna. Bed d'in mai spring ne, dan haka ahmad bai sha wahala ba wajan tayar da bed d'in. Murd'awa kawai yayi, sai ga zahra a zaune. Daga haka ahmad ya koma inda ya ajiye cup d'in sanan ya d'auko ya miqawa mashkhur yana cewa! Mashkhur gashi ka bata in cikinta ya warware sai a bata abincin. Kamar mashkhur bazai kar6a ba sabida yaji haushi abinda zahra tai mai sosai. Amma dai sa ya daure ya kar6i cup d'in tare da mayar da wayar sa aljiwu, yana miqewa. Ahmad kuwa gefe ya koma ya zauna shima ya d'auko wayar shi ya fara dannawa. Mashkhur yana qaraswa ya zauna a gefen zahra ta yanda zai iya bata t d'in a baki. A hankula mashkhur ya d'ebo t d'in a spoon sai da ya bari ya sha iska sanan ya kai bakin zahra. Da mamakin mashkhur sai yaga zahra ta sake kawar da kanta gefe, kamar d'azu dai. Nan da nan mashkhur ya sake zuba mata kwala-kwalan idanuwansa yana d'an zuba mata harara ta gefen ido tare da qare mata kallo. Fuskarnan tata har wani jaja-jaja take, da yake rigar jikinta blue ce, wato ta majinyatan asibiti, sai ta sake haske sosai ga gashin nan nata ya bazo baya tubarakalla har ya fara gangarowa ta gefan fusaka ta yana rufe mata fuska. A hankula mashkhur ya kai hanunsa kan fuskar zahra ya d'an gyara mata gashin ta daya gangaro fuska ya mayar mata da shi baya. Sanan ya qara miqa mata spoon d'in t d'in a baki. Sake kawar da kai zahra tai a karo na biyu. Nan da nan ran mashkhur ya sake baci dan shi ya tsani irin wanan abun, kuma shi sam bazai iya rarrashi taba ko baw ta baki akan ta sha t d'in ba. Haka mashkhur ya danne zuciyar shi ya sake miqa mata spoon d'in a karo na uku, nan ma zahra qin kar6a tayi, sai ma hawayen daya fara gangarowa daga idanuwan ta. Mashkhur kuwa maimakwan ya rarrashi zahra miqewa yayi tare da ajiye cup d'in t d'in a table d'in kusa da gadon, sanan ya bar wajan. Direct wajan ahmad mashkhur ya wuce tare da zama a kusa da shi. Da sauri ahmad ya d'ago tare da cewa! Yanaga kazo nan ko harka gama bata t d'in ne. Ya mutsa fuska mashkhur yayi tare da cewa! Aa bata shaba. D'an zaro ido ahmad yayi tare da cewa! Kai sabida me? D'aga qafad'unsa biyu mashkhur yayi tare da cewa! Oho gata can kaje ka tambaye ta mana. Wani irin kallo ahmad ya watsawa mashkhur tare da cewa! Kai baka tambaye ta da lilin da yasa taqi sha ba kenan?, cikin qosawa da maganar mashkhur yace eh ban tambaya ba, amma ina tinain ta qoshi ne shi yasa. Baki saki ahmad ya kalli mashkhur tare da cewa! Kai kamarya ta qoshi, mashkhur anya lafiyar ka qalau taya mutumin da bai ci abinci ba tun jiya kace a qoshe yake. Gyara zama mashkhur yayi tare da cewa! Eh ai ba abin mamaki bane,, tinda dah tana jin yunwar ai bazata qi shaba. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Hmm ALLAH ya kyauta, daga haka bai sake cewa! Komai ba ya nufi bed d'in zahra. Lokacin da ahmad ya qarasa wajan zahra ya sameta fuska cike da ruwan hawaye sai shash shiqa take a hankula. Cikin tausayawa ahmad ya yago tissue paper ya miqawa zahra tare da cewa! Pls qanwata ki dena kuka, kinji kowa da irin qaddarar shi ke a haka taki tazo dan ALLAH ki qar6i tissue d'in nan ki goge fuskar ki. Hannu na rawa, zahra ta fara qoqarin d'aga hanunta domin qarfar tissue d'in amma ina sam ta kasa. Da sauri ahmad yace it's okay sorry na manta fa kinji rauni sosai a hannayan naki ki bari ba sai kin wahalar da kanki ba bari na kira mashkhur ya goge miki. Ahmad ya juya kenan zai kira mashkhur zahra tace aa ni bana so ya gogemin kawai ka barshi. Tan gararai abinda zahra ta fad'a a kunan mashkhur da yake yana da lafiyar ji ba laifi, da yake kuma maganar cikin sautin kuka tayi ta d'an futo da qarfi. Nan da nan wani haushi ya sake rufe mashkhur. . Ahmad kuwa girgiza kai yayi tare da cewa! Aa ai baza a barshi ba bari na goge miki kinji qanwata ya qarasa maganar yana, sa hanunsa a fuska zahra riqe da tissue yana goge mata. Mashkhur kuwa har cikin ransa yaji wani abun wanda bai masan mene ne ba, shi ba farin ciki ba kuma ba baqin ciki ba, kawai dai yaji abin ya tsaya mai a rai ne. Bayan ahmad ya gama gogewa zahra fuskar t d'in ya d'auko ya fara bata. Ai kuwa abin mamaki sai gashi zahra ta bud'e baki tana shan t d'in, nan da nan wani malulun baqin ciki ya sake tsayawa mashkhur a rai. A zuciyar shi yace lalai ma yarinyar nan ta raina min hankali wato nine bazata yarda na bata ba koh?. Mashkhur ya watsawa kansa tambayar amma ina ba amsa, mashkhur ji yayi bazai iya jure wannan abin ba dan haka ba 6ata lokaci ya tashi ya fuce daga room d'in. Ahmad kuwa ci gaba da bawa zahra t d'in yayi a baki, jikinsa duk yayi sanyi saka makwan ganin yanda mashkhur ya canza mai lokaci guda ba wani kwakwaran dalili. Bayan ya gama bata shayin ya so ya bata abinci amma zahra tace ita sam bazata iya ciba, haka dai ahmad ya gangad'a ya bata maganin sanan doctor ya shigo, yayi mata allura, ta koma bacci abinta. Ahmad kuwa yana fita yaga ba mashkhur ba alamun sa a reception, dan haka hanyar waje ya wuce. Yana fita daga asibitin ya hango mashkhur zaune a kan boot mota. A hanzarce ahmad ya wuce wajan mashkhur d'in yana qarasawa shima ya hau kan boot d'in motar kamar yanda mashkhur yayi, shima ya zauna. Yana zama ya cewa! Mashkhur ashe nan ka fito? Da kyar ya iya cewa uhumm, shiru ahmad yayi yana qarewa mashkhur kallo. Fuska ba walwala, gaba d'aya ya canza ya zama wani irin. Mashkhur wai me yake daminka ne?. Girgiza kai mashkhur yayi alamun babu komai. Cikin mamaki ahmad yace kai mashkhur bana san iskanci sai kace mai azumin magana. Murya a shaqe mashkhur yace ahmad na gaji gida zan tafi, cikin mamaki ahmad yace gida kuma mai zakayi a gida mashkhur?, rai a 6ace mashkhur yace wanan wace irin tambayace mai akeyi a gidan. Dama mashkhur a fusace yake qiris yake jira, shi yasa ya fara fad'in. Murya a sanyaye ahmad yace to kayi haquri zuwa anjima sai mu koma dama ai ba kwana zamuyi ba. In ta farka taci abinci dare sai mu tafi, ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Okay. Daga haka mashkhur bai sake cewa komai ba ya sauko dada boot d'in motar ya shige mota ya ware A C abinsa zuciya a cunku she da abinda zahra tai mai. To su mashkhur basu suka bar asibint ba sai wajan tare na dare. Sai da zahra ta farka ahmad ya bata abinci dare, sanan ta koma bacci, suka tawo. Da yake asibitin mara lpy baya kwana da kowa da akwai majinyatan dare a can. Su suna qara sowa gida, mashkhur yacewa ahmad sai gobe daga haka yayi fucewar shi ko amsar ahmad bai tsaya jiba. Ahmad kuwa ta6e baki yayi a zuciyar shi yace kaji da shi, dan shi yanzu ya fara gajiya da baqin halin mashkhur d'in. Mashkhur yana shiga ciki bai tsaya ko ina ba sai toilet, yana shiga yayi wanka, bayan ya gama wanka brush yayi sanan ya d'auro alwala, ya fito. Yana fitowa ya sa jallabiya ya fara gabatar da sallah. Bayan ya idar da sallah canza kayansa yayi zuwa na bacci sanan ya kwanta akan bed. Yana kwanciya yaji wayar shi da take gefan sa ta fara ringing. Hannu yasa ya janyo wayar tare da zuba mata kyawawan idanunsa. Sunan dady ne ya fito 6aro-6aro akan screen d'in wayar, jim mashkhur yayi kamar bazai d'aga ba dan harma ta kusan qatsewa sanan ya d'auka tare da sata a hand's free. Hello dady, ina wuni mashkhur ya fad'a gabansa na dukan uku-uku. 6angaran dady kuwa cewa! Yayi sallama'alai ka, tinda kai baka iya sallamar ba. Murya a sanyaye mashkhur yace! wa'alaikassalam dady a fuwan. Hmmm mashkhur kenan ka girma baka san ka girma ba, dan ALLAH ka d'inga sanin ya kamata. Tom shikenan dady in sha ALLAH, zan gyara. Dady cewa yayi ALLAH yasa ya kuke da fatan kuna lpy?. Nan ma gaban mashkhur sai da ya sake fad'uwa da dady ya tambaye shi amma sai ya dake yace muna lpy qalau dady, kuma da fatan kuna lpy. Muma muna lpy mai sunan baba, wai ina mamana ne? Dady ya watsawa mashkhur tambayar on expected, nan da nan gaban mashkhur ya sake fad'uwa amma sai ya dake da cewa! Tana nan dady. Okay jeka ka kai mata wayar mu gaisa naga in na kirata bata d'auka. Jim mashkhur yayi kafin yace am ehh uhmm dama wayar tata ce ta fad'a bayan drowar kicin shi yasa kaji in ka kira bata d'auka. To sabida mai baka d'auko mata ba? Hmm zan d'auko mata ne dady in sha ALLAH. To shikenan yanzu kaje ka kai mata wayar. Jim mashkhur yayi na wasu daqiqu can kuma yace! Am ehh to dama uhmm dama dady bata da lpy tana! Hmm!! tana!! tana!! zazza6i take kuma ta sha magani ta kwanta sai da zuwa gobe. Shiru dady yayi can kuma yace mai sunan baba ko dai wani abun ne ya faru kuma?. Dady ya watsawa mashkhur tambayar cikin tuwuma. Haba dady mai kuma zai faru kuwa mai kake tinani?. Komai ma ina tinanin ko wani abun kayi mata ne?,, kai dady mai kuwa zan mata mashkhur tambaya gabansa na sake fad'uwa?. Murmushi dady yayi tare da cewa! Ai kafi kowa sani, shiru mashkhur yayi bai ce komai ba,, 6angaran dady kuwa cewa! Yayi zuwa goban dai ka bugomin mu gaisa da ita, amma dai karka manta Yarinya ce kabi a hankula sosai. Daga haka dady ya gintse wayar, mashkhur kuwa daskarewa yayi a kwance, yana mamakin magagganun dady. Can kuma yace hmm dady kenan, bama kasan mai yake faruwa ba lalai ma kai ta wanan kake. Daga haka mashkhur bai ya kashe wayar shi gab d'aya ya shige cikin blanket ya rufe idansa kamar mai bacci,, yana sake mai mai ta maganr da dady a zuciyar shi, wai!! amma dai karka manta yarinya ce kabi a hankula sosai' ai mashkhur bai san sanda wani murmushi ya su6uce mai ba............. Jumma'atul kareem........ Ayi huton weekend lpy, sai mun had'e a next page. Much LOVE ❤️ my fan's ALLAH ya barmu tare........... ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 83* Daga haka mashkhur ya kashe wayar shi gaba d'aya ya shige cikin blanket ya rufe idanuwan sa yana sake mai mak ta maganr dady a zuciyar shi, wai!! amma dai karka manta yarinya ce kabi a hankula sosai' ai mashkhur bai san sanda wani murmushi ya su6uce mai ba............. A zuciyar sa yace dady kenan har yanzu baka gama sanin koni wanene ni ba, ai mace bazata ta6a canza min ra'ayi na ba,, macan ma wai zahra. Hmm dady baza ku gane ni ba mayan mace ba ne sai na dawo muku da 'yar ku salin alin ya qarasa maganar yana saki ajiyar zuciya. Tom da saqe-saqe nan bacci yayi awan gaba da mashkhur. Washe gari............ Bayan mashkhur ya gama breakfast wanka ya shiga, yana futowa ya fara shiryawa a hanzar ce, duk hankalinsa yayi wajan zahra, domin yaje yaga ya jikin nata yake. Yana gama shiryawa yaji ana knocking d'in qofar gida,. Da sauri mashkhur ya d'suko turare ya fara fesa turaren sai da ga gama fesawa sannan ya kama hanyar fita, dan yasan ahmad ne yake knocking d'in gidan. Mashkhur yana bud'ewa kamar yanda yayi tunani ahmad ne tsaye a bakin qofar, hannu mashkhur ya miqa mai tare da yimai sallama, cikin sakin fuska shima ahmad d'in ya miqawa mashkhur hannu tare da amsa mai sallamar. Daga haka suka saki hanun junan su har mashkhur zai futo ya manta bai d'auko wayar shi ba. Kallan ahmad yayi tare da cewa! Ahmad jeka ka kunna motar ganinan futowa na manta wayata a ciki, daga haka mashkhur ya koma ciki shi kuma ahmad ya wuce qasa. Mashkhur ba 6ata Lokacin ya d'auko wayar shi ya futo daga gidan, yana futowa yasa key ya kulle qofar sanan ya fara sauka daga step d'in benan. Yana zuwa ya tarar da ahmad har ya kunna motar, dan haka ba 6ata lokaci mashkhur ya shiga, suka fuce daga gidan. Suna cikin tafiya mashkhur ya kalli ahmad tare da cewa! Ahmad naga kamar ba hanyar asibitin kake bi ba, wata hanya daban naga kake bi. Dan kallansa ahmad yayi tare da cewa au kai bama kasan in da zamu ba kenan?,, ina muka nufa? Mashkhur ya watsawa ahmad tambayar. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! Lalai ma mashkhur kama manta zamu kotu yau koh?. Koto kuma mai zamuyi can? Baki a sake ahmad yace au wai har ka manta da shari'ar zee koh?. Da sauri mashkhur ya d'an dafe kansa tare da cewa! Oho yanzu na tuna. Ahmad kuwa cewa yayi hmm mashkhur kenan sam baka da adalci, yanzu dan baka qaunar zahra har ka manta da zee ce ta kusan salwantar mata da rayuwa kenan?. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba dan shi sam bayasan yanzu su fara musayar baki shida ahmad. Ahmad kuwa gyad'a kai yayi tare da cewa! ALLAH ya kyauta, mashkhur kuwa a zuciyar shi amsawa yayi da ameen. Daga haka ba wanda ya sake cewa! Komai har suka qarasa koton, lokacin da su mashkhur suka qarasa koton sai da suka d'au awa biyu kafin a shiga shari'a. Kuma sunci sa'a shari'ar su ce ta farko, ita za'a fara. To fah zee sai da aka d'aukar mata lauyoyi har guda uku, madadin zahra da aka d'aukar mata lauya guda d'aya. Amma abin mamakin shine lokacin da lauyan zahra ya lissafowa zee qunshin tuhumar da ake mata wato aika-aikar da ta aikatawa zahra, ba 6ata lokaci tace kwarai ta aikata duk abinda ake tuhumar ta dashi kuma tana buqatar sassauci. Ana cikin hakan wani d'an sanda ya shigo da sauri riqe da fayal a hanunsa, yana zuwa ba 6ata lokaci ya roqi mai shara'a munti biyu, akan yanaso ya gabatar da wani abu maimahimmanci game da zee wanda ake tuhuma da laifi. Mai shara'a kuwa cewa yayi ya bawa d'an sandan dama ya gabatar da abinda yake so ya fad'a. D'an sanda kuwa fara magana yayi kamar haka. Ya mai shari'a Dama abinda nake so na fad'a game da wana yarinyar wanda ake qara shine!! Mun dad'e muna nemanta a garin nan saka makwan sunan ta ya futo dumu-dumu, akan masu laifi da muke nema a baya wato! Wanda suke safarar mugagun kwayoyi. Wani abin mamaki shine! ashe 'yan sanda sun dad'e suna neman zee sabida mai laifice. D'an sanda ci gaba da magana yayi da cewa! Dan haka mai shari'a munaga yakamata kawai a yau d'in nan a had'a a yanke mata huncinta na, yun qurin kisan kai dana safarar muyagun kwayoyi da tai. Hmmmn ranarfa zee da iyayanta sunga mugun tashin hankali,, daga qarshe dai an yankewa zee hukunci shekara goma (10 YEARS) a gidan yari tare da cinta tarar kud'i mai tarin yawa. Haka dai zee da iyayan zee sukai ta kuka suna ji suna gani aka tafi da zee. Ahmad kuwa zuciyar shi fari kal kamar ya zuba ruwa a qasa ya shanye, mashkhur kuwa ji yayi ya d'an tausayawa zee kad'an, ko dan dai zaman taran da sukayi. Ba 6ata lokaci ahmad da mashkhur suka futo daga koton suka wuce motar su, suna zuwa suka shiga ahmad yaja motar zuciya cike da farin ciki. Mashkhur kuwa ta wani 6angaran sai yaji zuciyar shi ta d'an yi mai dad'i dan ko ba komai an biwa zahra haqqin ta. Tunda ahmad ya futo daga koton bai tsaya ko ina ba sai a cikin asibitin da aka kwantar da zahra. Yana parking d'in motar suka futo" ba 6ata lokaci suka shige cikin hospital d'in, suna shiga basu tsaya a ko ina ba sai a d'akin zahra. Suna shiga ana gama bawa zahra maganinta na safe, tana zaune cikin blue d'in rigar asibiti fuskar nan tata tayi jajir, ga shinta kanta ya bazo har baya dan ko d'an kwali babu a kanta, sai farin bandejin da aka nad'e mata goshi da shi. Ba 6ata lokaci ahmad da mashkhur suka qarasa bakin gadan zahra har suna had'a baki wajan cewa ya jikin naki? Fuska ba walwala da kyar zahra iya iya cewa da sauqi,. Sosai zahra ta had'e rai fuskar nan tata ba walwala ko alamun fara'a. Mashkhur kuwa jigum yayi a gefe ya zubawa zahra manya idanuwan nan nasa yana qare mata kallon. Ahmad kuwa murya a sanyaye yace! Zahra lfy dai ko? Ya mutsa fuska zahra tai tare da cewa! Ina san magana da dady ne. mashkhur da yake gefe sai da gabansa ya fad'i rass rass, shima ahmad d'in sai da gabasa ya d'an fad'i sabida sam baya fatan dady yaji lamarin nan yasan baza'a kwashe da kyau ba. Kwantar da murya ahmad yayi tare da cewa! Haba qanwata dady kuma ki bari kiji sauqi mana kinji qanwasa. Da kyar zahra ta iya girgiza kai tare da cewa! Aa ni yanzu nake so. Ajiyar zuciya ahmad ya sauke tare da satar kallan mashkhur da yake gefe, da sauri mashkhur ya d'an girgiza mai akai alamun aa karyayi mata abinda take so,, gyad'a kai ahmad yayi tare da zaro wayarsa a aljiwun sa. Short message ya turawa mashkhur, ba komai message d'in yake cewa ba face, ka kashe wayar ka zan kiraka yanzu, in yaso sai nace wayar dady a kashe take. Mashkhur yana gama karanta sakwan yayi sauri ya kashe wayar shi tare da mayar da ita aljiwu, zahra kuwa sam hankalinta bai kai kan mashkhur da yake gefan ta ba, da yake da gyar take iya juya kan nata. Ahmad kuwa yana ganin lokacin da mashkhur ya kashe wayar, yana kashewa ahmad ya buga mai a hand's free yasa ta dan zahra taji, Ai kuwa yana bugawa kamar yanda suka tsara wayar tace a kashe layin yake. Gyara zama ahmad yayi tare da cewa! Qanwata kinga Na buga a kashe, ki bari zuwa anjima sai na sake bigawa. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Tom yaya ahmda ALLAH ya kaimu, zan sha ruwa ina jin qishirwa, zahra ta fad'a murya a sanyaye. Da sauri ahmad ya d'auko ruwa ya zuba a cup tare da miqawa mashkhur yace mashkhur gashi ka bata ta sha. Kafin ma mashkhur ya kai da kar6ar cup d'in suka tsinkayi muryar zahra tana cewa! Aa nifa bashi nace ya bani ba kai nace ka bani yaya ahmad. Daga ahmad d'in har mashkhur jin maganar sukayi kamar almara kuma sam basu ji dad'i ba musamman ma mashkhur d'in. Ahmad kuwa jiki ba kwari ya fara bawa zahra ruwan, a bisa dole yake bata , amma sam baya san ya ringa yawan yiwa zahra wani abun alhalin ga mijinta. Mashkhur kuwa gefe ya koma ya zauna zuciya cike fal da jin haushin zahra" tunda mashkhur yake a cikin qannan sa tun daga abdul har zuwa kan amir basu ta6a yi mai wanna rashin mutuncin ba sai zahra, kawai mashkhur yana danne zuciyar shine, kuma yasan kusan ta sular shine hakan ta samu zahra, amma wlh da ko ta kanta bazai bi ba, dama tun da can ba harkar ta yake shiga ba. To haka dai ahmad da mashkhur suka wani a asibitin" zahra ta takurawa ahmad sosai akan sai ya bugawa dady, shi kuma ahmad sai ya ringa kawo mata uziri kala-kala, haka dai zahra da ahmad sukai ta fafatawa har dare yayi bacci ya kwashe zahra su kuma suka dawo gida. Mashkhur tunda ya kashe wayar shi a asibiti bai sake kunnawa ba duk sabida kar dady ya kira shi. Yana shiga yaga wayar zahra tana ta ringing, ba kowa ne yake kira ba face ammi, hannu mashkhur yasa ya d'auko wayar tare da wucewa da ita bedroom d'in shi, kiran ammin yana katsewa mashkhur ya shiga wajan miss call, tunda ga ranar da aka kwantar da zahra a hospital zuwa yau dady yayi mata miss call wajan ashirin, ammi kuwa ta wajan sau goma abdul kuwa wajan sau talatin, ilham kuwa wajan 15 Faruq sau 10, haidar sau 5. A silent mashkhur yasa wayar tare da ajiye ta a kan table, yana mamakin wanan wana irin so haka iyalinsa suke nunawa zahra? Azuciya shi yace lallai yarinyar nan ta shiga ransu fiye da kowa a cikin gidan, wanna da zasuji abinda ya faru da ita da wani daga cikin su zuciyar shi zata iya bugawa. Daga haka mashkhur ya shige toilet domin yin wanka bacci. Bayan ya futo daga wanka kwanciya yayi akan gado, yana tinanin yaushe raban daya sha wani nau'in kayan maye? Harma ya mata, haka nan yaji yana mugun sha'awar shan su, dan haka miqewa yayi ya bud'e dirowar ya kwaso kwayoyin, da magagunan mura. Yau dai mashkhur ka d'an ya sha bai yi overdose ba, yana gama sha yabi lafiyar gado ya kwanta. Washe gari........ Ahmad da safe yazo yayi ta buga qofar mashkhur amma ina yaji shiru, ahmad duk da bai gani ba" amma yasan shaye-shayen banzan nan mashkhur yayi dan haka ba 6ata lokaci yayi wucewar shi asibiti. 6angarn mashkhur kuwa bashi ya tashi daga bacci ba sai misalin qarfe goma na safe. Jiki ba kwari mashkhur ya miqe ya shige toilet yayi wanka, sanan ya futo ugu d'aure da towel, yana fitowa bai nufi ko ina ba sai kan merro, yana zuwa ya zauna akan kujerar merro, tare da zubawa face d'in shi ido ta mudubi. Nan da nan mashkhur ya fara tambayar kan shi wai sabida mai ya kasa dena shaye-shayan nan?, a da in da akwai abinda mashkhur ya tsana game da mutum shaye-shaye ne amma sai gashi yanzu ya tsinci kansa a wanan halin. Hmm ya zama dole na hana kai na shanye-shayen nan, dan ina gab da lalata rayuwa tavwlh ko zan mutu sai na dena shaye-shayen nan mashkhur ya fad'i hakan a zuciyar shi. Haka dai ya miqe jiki ba kwari ya fara sa kayansa, bayan ya gama sa kanyan, falo ya nufa ya had'a t ya fara sha, yana sha yana tunanin yanda rayuwar shi zata kasan ce. Mashkhur tunani ya fariyi akan rayuwar shi zata koma dai-dai, yana rabuwa da zahra zai fara rayuwa mai 'yanci da dad'i. Ina miqa dubun godiya ga masoyana masu bibiyar littafin ADALILINTA, ina yi muku fatan alkhairi a duk inda kuke,, kuma in sha ALLAH ina sa ran a ciki wanan watan October d'in zan kammala rubuta littafin nan qarshan watan October ko kafin ma ya qare.............. Mu had'e a next page. ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 84* Miqewa mashkhur yayi ya koma bedroom ya dauko wayar sa tare da kunna ta, ai kuwa mashkhur yana kunawa sai ga kiran dady ya shigo kamar dady jira yake ya kunna wayar. A aljiwu ya mashkhur ya zura wayar sanan ya d'auki key d'in gidan ya fuce abinsa. Yana fita ya nufi motar sa ya tayar ya fuce daga gidan a guje. Har ya d'au hanyar titi yaji wayarsa tana qara ringing, duk da mashkhur bai duba ba yasan dady ne yake kiran sa,. Cigaba da tafiya yayi ba tare da ya d'auki wayar ba, badan komai Mashkhur yaqi d'aukar wayar ba sai dan yasan dady haka zai ce ya bawa zahra wayar,, kuma mashkhur yana tsoran zahra ta gayawa dady abinda yake faruwa. Cigaba da tafiya mashkhur yayi yana tinanin ya zai shawo kan matsalar nan?. Yana cikin tunanin nan sai yaji wayar tasa ta sake ringing a karo na uku kenan. Jiki ba kwari mashkhur ya ciro wayar ya d'aga tare da sata a hand's free ya ajiye ta a geba,, sanan ya d'an rage gudun motar. Sallama'aikum dady ina kwana, da kyar dady ya iya amsawa da cewa! Lpy qalau, wai mashkhur sabida mai kake rabamin hankali nane?,, wata siririyar ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da cewa! Dady raba hankali kuma?. Cikin fad'a-fad'a dady yace kwarai kuwa tun yaushe nace ka had'a ni da mamana a waya kaqi yaushe raban da muyi waya da ita, duk duk kabi ka d'agawa kowa a gidan nan hankali?. D'an shafa gefan kansa mashkhur yayi da hanun hagu tare da cewa tom dady yanzu ina hanya na kusan komawa gida amma ina kowa gidan in sha ALLAH zan had'a ka da ita kuyi magana. Tom shikenan ALLAH ya kai ka lpy in ma baka bugomin ba, zaka tsince ni a rasha wlh, naga waca wai nai kake toyawa. Dan zaro ido mashkhur yayi tare da cewa! Haba dady yanzu sai kazo rasha akan wanan qaramin abun muma ai mun kusan dawowa. Dady kuwa cewa yayi yo to ai ba sai nazo ba na ganewa idanuwa na abinda yake faruwa, ai wanan sai ka samu a cikin zargi. Kuma maganar dawowa kullum haka kake cewa kun kusan dawowa, wai ni mai ya hanakh dawowa ne bayan ka gama jarabawa. Am dady kasan ban kar6o result d'ina ba shi yasa,. Tom ALLAH yasa muga alkhairi a cikin result d'in, murya a sanyaye mashkhur yace amin, daga haka dady ya kashe wayar mashkhur kuma ya cigaba da tafiya zuciya cike da jimamin taya zai had'a zahra da dady, suyi waya?. To da wanan tunanin mashkhur ya isa asibiti, yana isa ya wuce d'akin da aka kwantar da zahra yana zuwa yaga ahmad tsaye a bakin qofa hannu riqe da waya. Da sauri mashkhur ya qaraso tare da cewa! Ahmad lfy na ganka anan ka tsaya a baki qofa?, hmm wlh mashkhur da akwai matsala, yanzu kai nake qoqarin kirama sai gaka,, da sauri mashkhur ya zaro ida, tare da dafe qirji yana cewa! Matsala kuma ahmda, matsalar me?. Gyara tsayuwa ahmad yayi tare da cewa! Tun da nazo asibitin nan zahra take ta faman kuka akan sai na had'a ta da dady, sunyi magana a waya, ba irin rarrashi da ban baki da banyi mata ba amma sam taqi yadda. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Hmm nima yanzu dady yayi min waya akan sai na had'a su sunyi magana da ita. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! To yanzu ya kake ganin za'a yi?. Jim mashkhur yayi can kuma yace kawai kaje ka rarrasheta kace mata zaka had'a ta da dady amma karta gaya mai abinda ya faru, nasan tana ganin mutuncin ka zata yadda da hakan. Shiru ahmad yayi can kuma yace! To mashkhur bari na gwada ALLAH yasa ta yadda dani dan yanzu naga kamar laifin ka ya fara shafata a wajan zahra. Daga haka ahmad ya shiga bedroom d'in, yana shiga a zaune ya samu zahra fuskar nan tata fa kunbura tayi ja alamun taci kuka harta qoshi. A hankula ahmad ya zauna a gefan kujera da take kusa da gadan ta tare da cewa! Tom shikenan zan biga mai amma dan ALLAH zan roqeki alfarma d'aya qanwata kiyimin. Da kyar zahra ta iya d'aga kai tare da cewa inaji. Yauwa qanwata dan ALLAH in kukayi waya da dady kar ki gaya mai abinda ya faru kinga zaki d'aga mai hankali sosai, dan ALLAH kiyi haquri kawai kice wayarki ce ta samu matsala shi yasa. Jim zahra tayi kafin tace tom shikenan yaya ahmad amma gaskiya ko ba yau ba sai na gaya mai, gyad'a kai ahmad yayi tare da cewa! Ehh ki gaya mai amma ki bari sai kin samu sauqi kun koma nigeria. Murya a sanyaye zahra tace tom shikenan, sosai zahra ta sake birge ahmad a zuciyar shi yace lalai zahra tana da kyan hali ga haquri ga sauqin kai. Daga haka ya miqe yace tom bari naje ina zuwa,, ahmad yana fita ya hangi mashkhur ya tafi duniyar tunani,. Qarasawa ahmad yayi tare da dafa mashkhur yana cewa! Mashkhur!!. Firgigit mashkhur ya dawo daga tunanin daya tafi, tare da kallan ahmad yana cewa! Ahmad ya kukayi da ita ta amince?. Murmushi ahmad yayi tare da cewa! Ai kasan zahra bada ga nan ba tana da sauqin kai da haquri, harta amince. Shima mashkhur d'in murmushi ya saki tare da cewa! Alhamdulilah, ahmad kuwa cewa! Yayi dakata, ai bawai cewa tai bazata fad'a gaba d'aya ba, tace ko ba yau ba sai ta fad'awa dady. Nikuma nace kawai ta bari sai kun koma nigeria sai ta gaya mai, in kuma kafin nan ka rarrasheta ta haqura shikenan. Fuska a sake mashkhur yace karka damu in sha ALLAH ma bazata fad'a ba ai bata da surutu, kamar ilham. Ahmad kuwa yana ji mashkhur ya ambaci sunan ilham yaji wani farin ciki ya sake lulu6e shi,, amma sai ya d'an maze dan kar mashkhur d'in ya gane, yace yanzu ka shiga ka bigawa dady sai ka had'a su. Daga haka mashkhur ya wuce bedroom d'in" shi kuma ahmad ya zauna akan sit d'in wajan ya fara qoqarin bugawa gimbiyar sa ilham. 6angaran mashkhur kuwa yana shiga bedroom d'in ya qarasa kan gadon zahra tare da zama a gefan ta, da sauri zahra ta had'e rai tare da juyar da fuskar ta gefe. Sau d'aya mashkhur ya kalle ta sanna ya kawar da kai tare da cewa! Ya jikin naki?. Sai da zahra ta d'au 'yan sakanni kafin tace da sauqi, shima kamar an mata dole ta iya fad'in hakan. Mashkhur kuwa bai damu da hakan ba sabida bai ma yi zatan zata amsa ba, sabida shi in da sabo ya saba da shariyar da take nuna mai. Waya mashkhur ya zaro tare da cewa! In dady ya tambaye ki ina wayarki kice mai, ta fad'a bayan drowar kicin. Sanan kuma in ya tambaye ki mai yake damunki kice mai zazza6i da ciwan kai kike. Shiru zahra tai ba tare da ta amsa ba, sai da mashkhur ya sake cewa! Kinji koh? Sanan ta iya d'aga kai alamun eee. Jiki a sanyaye mashkhur ya fara qoqarin kiran dady, dan yadda yaga alamun zahra,, beyi tinanin zata iya rufamai asiri kamar yanda yake tunani. Yana buga wayar ya sata a hand's free bigu uku wayar tai dady ya d'auka, mashkhur ne ya fara magana da cewa! Hello dady na qaraso gidan gatanan zan had'a ka da ita. Zahra kuwa d'agowa tai tare da watsawa mashkhur wani kallo banza wanda shi kansa bai san mene fassarar shiba, nan ma jikin mashkhur sai ya sake sanyi sosai sabida yasan asirinsa ya gama tunuwa. Dady kuwa cewa yayi to bata wayar,, mashkhur yasan zahra bata iya kar6ar wayar ba sabida 'yan yatsunta dan haka d'an qara matsawa gab da ita yayi ya kara mata wayar a kusa da kunan ta. Zahra kuwa lumshe idanunwanta tai sabida qamshin turaran mashkhur da take mutuwar su ne ya bigi hancin ta" da kyar ta iya bud'e baki tace dady ina kwana. Wata ajiyar zuciya dady ya saki wanda daga zahra har mashkhur d'in ba wanda bai gita ba tare da cewa lpy qalau mamana, kwana biyu naji ki shiru hankalina ya tashi sosai na biga wayar ki amma naji tana ringing ba ayi piking ba. kallan mashkhur zahra tai, sukayi 4 eyes d'an girgiza mata kai yayi alamun karta fad'a, wata siririyar harara zahra ta watsa mai tare da cewa! Am dady dama wayar ce ta fad'a bayan drowar kicin shi yasa. Mashkhur kuwa mamaki yake wai zahra shi take yiwa wanan hararsr hmm lallai abin ya girmama, mashkhur ya fad'i hakan a zuciyar sa. Dady kuma cewa yayi, eh haka yayan naki ya gaya min, amma nace ya dakko miki haryanzu bai d'akko miki ba, zansa ya siyar miki sabuwa, murya a da she zahra tace tom dady na gode ina ammi. Tana nan lpy ga tanan ma bari na baki ku gaisa. Muryar ammi ceta karad'e kunnan zahra da mashkhur!!! Hello zahra cewar ammi! murya a shaqe zahra tace ammi ina kwana? Lpy qalau zahra ykk? Jim zahra tai na wasu daqiqu kafin tace lpy lau ammi. Ammi kuwa cewa tai zahra ga muryar ki nan naji ta canza da kyarma fa kike magana mai yake damunki lpy kuwa,, d'agowa zahra tai ta sake kallon mashkhur a karo na biyu, da sauri mashkhur ya qara girgiza mata kai tare da sa d'an yatsan sa a kan bakinsa alamun karta fad'a. Lumshe ido zahra tai sanan ta bud'e kafin tayi ma magana ammi ta sake cewa naji kinyi shiru zahra anya lpy kuwa. Aaa ammi lpy qalau kawai dai ina fama da zazza6i da ciwan kai ne shi yasa. Daga mashkhur har zahra sai da suka ciyo sautin fara'ar ammi, bayan ammi ta gama fara'ar cewa tai uhmm zahra ko dai ko dai. Cikin rashin fahimta maganar ammin zahra tace ammi ko dai ko dai me, dariya ammi tai tare da cewa na canko mana ko dai baby za!!!!!!!! Kafin ammi ta qarasa magar mashkhur yasa dogwan d'an yatsan sa ya katse wayar. Dan ko ba'a gaya mai ba yasan mai ammi take son fad'a shiyasa ma yayi saurin qatse wayar. Zahra kuwa da sauri ta kalli mashkhur tare da cewa! Sabida mai ka kashe wayar bafa mu gama wayar ba,. Mashkhur kuwa zubawa zahra ido yayi ba tare da yace mata uffan ba" mashkhur sai a yau ya sake jinjina haquri da kawai cin zahra, da yaga bafa fad'awa su dady ba. zahra kuwa cikin haushi ta juya kanta gefe zuciya cike da tsanar mashkhur ko ta ina. Sam zahra bata gane mai ammi zata fad'a ba shi yasa sam bataji dad'i qatse wayar da Mashkhur yayi ba, duk a tunaninta ta d'auka ammi magana mai mahimmanci zatai, ko kuma ta gaya mata maganin da zata sha.............. Tofah kwanci tashi ba wahala a wajan uban giji yau kemanin kwanan zahra goma a asibiti kenan jiki ba laifi yayi kyau sosai, dan yanzu tana iya motsa yan yatsun natama targad'an da tai duk ya warke, sauka gocewar qashin da tai. Qafarta ma tayi kyau sosai amma dai har yanzu bata iya taka ta. Kanta ma ya kusan warkewa. Zahra kuwa tun sanda ta cika sati d'aya a asibitin tace itafa ta gaji da zaman asibiti, gaskiya a sallame ta, haka dai likitoci da ahmad sukai ta lalla6ata, kullum zahra sai tayi kuka da magiya akan a sallame ta. Sabida ita zahra a rayuwar ta sam ba abinda tafi tsana, in ka cire mashkhur irin zaman asibiti, sam bata san zaman asibiti. Dan ko lokacin da mashkhur ya ta6a dukannta kwana uku tayi, da daddare ta takurawa ammi akan sai sun dawo gida, haka dai ranar aka sallamosu a bisa dole har doctor habib ya dawo da su gida. Tofah abu ya girmama yau, dan zahra taqi ci taqi sha,, kuma taqi yarda tasha magungunan ta tun safe sai kuka take kan sai na sallameta ta gaji da zaman hospital. Haka ahmad da likitoci sukai ta rarrashin zahra, akan tayi haquri nan da kwana biyar za'a sallameta amma ina zahra sam taqi yadda. 6angarn mashkhur kuwa yana gida yana sharara bacci sabida shi har ga ALLAH ya gaji da koke koken zahra, akan sai an mayar da ita gida, shi yasa ma yau yace bazai je asibitin ba hutawa zai yi tinda yaga jikin zahra yayi kyau, kuma tunda aka kawo ta bai ta6a fashin zuwa ba sai yau. To fah abu kamar wasa ya zama gaske zahra wuni tai yau bataci abinci ba bata sha magani ba, dan ko ruwa taqi sha wai ita sai an mayar da ita gida ta gaji da zaman asibitin nan, ba irin rarrashin da likitoci ba suyiwa zahra ba, amma ina taqi yadda, ahmad tun yana rarrashin ta har ya gaji ya zuba mata ido, kuma gashi sai bugawa mashkhur yake wayar a kashe. To suma likitocin sun gaza da rarrashin zahra dan haka suka yanke shawarar zasu sallameta in yaso sai ta koma gida ta cigaba da jinya. Ahmad ma ya amince da hakan sabida yasan zahra mai haquri ce, amma tunda yau ta kai qarshe tofah ba abinda zai sa ta sakko, shiyasa ma ya amince da hakan. To an rubutawa zahra takaddar sallama, sana an bata magungunan da zata ringa sha, safe da rana harma da dare. A motar asibiti aka mayar da zahra har gida, lokacin da aka kai ta gidan,, a gado aka d'aukko ta kamar wata gawa aka kai ta sama. Ai kuwa anci sa'a qofar falon a bud'e take, dan haka likitoci suka shinfid'e ta akan doguwar sofa falan. Daga haka likitoci sukayi sallama da zahra sukai tafiyar su abinsu. Falo ya rage daga ahmad sai zahra, ahmad kuwa miqewa yayi ya nufi hanyar bedroom d'in mashkhur dan yasan yana ciki gidan tinda gaya motarsa a parking space d'in gidan sanda suka shigo. Ahmad yana qarasawa qofar bedroom d'in mashkhur ya murd'a Handel d'in qofar ya shige. Yana shiga ya hangi mashkhur akan bed yana ta sharar bacci. Daga shi sai 3 kwata ko riga babu a jikinsa, gefe guda kuma kwalabar totalin ne da robar lemo. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa ALLAH ya shirye ka mashkhur, daga haka ya qarasa kan gado, tare da zama akan bed d'in. Hannu yasa ya fara d'an dukan mashkhur yana cewa! Mashkhur!!! Mashkhur!!! Mashkhur!!!. Da kyar mashkhur ya iya bud'e lunsasun idanuwansa tare da zubawa ahmad. Cikin sanyayiyar murya mashkhur yacew ahmad sannu da zuwa harka dawo?. Gyara zama mashkhur yayi tare da cewa! Mun dawo dai koh?, cikin mamaki mashkhur yace kun dawo kuma kai da wa?. Ba wani 6ata lokaci ahmad ya bashi amsa da cewa! nida matar ka zahra mana,, cikin mamaki mashkhur yace zahra kuma? Ya qarasa maganar yana miqewa zaune. Gyad'a kai ahmad yayi tare da cewa, gwara, cikin mamaki mashkhur yace mai kuma ya dawo da zahra gidan nan, ita da bata da lafiya ko tafiya bata iyayi?. To mashkhur ya kake so muyi, sanin kanka ne kullum sai zahra tayi kuka, akan sai an sallamota ta dawo gida, to yau kukan da tai yafi na kullum dan wuni tai tana kuka taqi cin komai taqi sha, kai har magani ma taqi kar6a ta sha wai ita sai an dawo da ita gida, shi yasa aka sallamo mu. Cikin mamaki maskhur yace yanzu kana nufin tana cikin gidan nan kenan? Ahmad kuwa cewa yayi kwarai tana ma falo a kwance. Cikin mamaki mashkhur ya sake cewa! To yanzu wazai cigaba da yi mata jinya. Ko shayi babu ahmad yace kai ne mana, cikin mamaki mashkhur yace ni kuma ahamd tayaya?. Fuska a d'aure ahmad yace oho kai ka sani, daga haka ahmad ya miqe ya fuce daga d'akin, yana zuwa falo yayiwa zahra sallama ya fuce daga saman benan ya koma part d'in sa. *hmmm shin kuna ganin mashkhur zai yiwa zahra jinya kuwa?. * to taya kuke ganin jinyar zahra da mashkhur zata kasance?. *kai ai koni amina bayero zanso naji ya wanan chakwakiyar zata kasance ku biyoni a next page dan jin yazata kaya, karku bari a baku labari................. ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 85* Fuska a d'aure ahmad yace oho kai ka sani, daga haka ahmad ya miqe ya fuce daga d'akin, yana zuwa falo yayiwa zahra sallama ya fuce daga saman benan ya koma part d'in sa. 6angaran mashkhur kuwa, ahmad yana fita daga bedroom d'in yaji wayar shi da take gefansa tana ruri. Da sauri mashkhur ya kalli wayar dan ganin waye?. Bakowa ne yake kiran mashkhur ba face dady,, ajiyar zuciya mai cike da damuwa mashkhur ya sauke tare da kai hannu ya d'auki wayar. Ba 6ata lokaci ya d'aga wayar ya karata a kunne tare da cewa! Hello dady, ta d'aya bangaran dady cewa yayi! Salamma'alaikum,. Gyara zama mashkhur yayi tare da amsa sallamar yana cewa! Dady ina wuni. Lpy qalau da fatan kuma kuna lpy? Gyara zama mashkhur yayi tare da cewa! Duk muna lpy dady kuma da fatan kuna lpy?. Amsawa dady yayi da cewa! Eh muna lpy muma, ina mamana, murya a sanyaye mashkhur yace tana nan lpy qalau, ko na had'a kune? Dady cewa yayi eh ai dule ma ka had'a ni da ita tinda nace ka siyar mata waya kaqi. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Yau in sha ALLAH zan d'auko mata wayar,,. Dady kuwa cewa yayi karma ka d'auko, nifa na gaji da wanan zaman naku, wlh nan da 2 week's in baku dawo nigeria ba ni zanzo da kai na kuma on expected zanyi ma. Hankalin mashkhur ya tashi sosai da yaji hakan,, amma sai ya dake yace! In sha ALLAH ma kafin lokacin zamu dawo jira nake kawai na kar6i result d'i na. Dady kuwa cewa yayi tom ALLAH ya kaimu, ina maman nawa, okay bari naje na kai mata wayar, mashkhur ya qarasa fad'in hakan yana miqewa tsaye. Mashkhur yana miqewa direct falo ya nufa,, har ya kusan fita ya tina ba riga a cikinsa dan haka katse wayar,, yayi sanan ya koma drowar ya dakko t shirt yasa sanan ya d'auki wayar, ya fuce. Yana fita fallon ya hangi zahra shinfid'e akan sofa, tana kwance cikin rigar asibiti blue, rigar da kad'an ta d'ara guiwa. Mashkhur yana qarasawa ya fara watsawa zahra wani kallon up and down, 6agar zahra kuwa itama batai sanya ba wajan mayar mai da irin kallon da yayi mata. Mashkhur yana qoqarin yin magana wayar shi ta fara ringing. Yana dubawa yaga sunan dady kamar yadda yayi tinani, hannu yasa ya d'aga wayar tare da sata a hand's free, yana cewa hello dady ga tanan, mashkhur yana qarasa fad'ar hakan ya qarasa sofa da zahra take kwance, sanan ya ajiye mata wayar a gefe fuskar ta, tare da watasa mata wata lafiyayie harara. Mashkhur bai jira martanin da zahra zata mayar mai ba ya kama hanyar fita daga part d'in. Mashkhur yana fita bai tsaya ko ina ba, sai a qofar part d'in ahmad,. Ba 6ata lokaci ya fara knocking d'in qofar,, bai fi 3 mints yana buga qofar ba sai ga ahmad yazo ya bud'e qofar. Cikin mamaki ahmad yace wata sabuwa kace taka ta kawo ka kenan shigo to, ahmad ya qarasa maganar yana matsawa mashkhur hanya. Au kenan kana nufin bana zuwa sai tawa ta kawo ni kenan mashkhur ya qarasa maganar yana shigewa ciki. Rufe qofar ahmad yayi tare da cewa! Ehh mana kai yaushe rabanka da ka shigo part d'in nan. Ajiyar zuciya mashkhur yayi tare da zama akan sofa yana cewa! Yanzu dai ahmad ba wanan ba dan ALLAH zauna muyi magana. Fuska ba walwala ahmad ya zauna a kusa da mashkhur yana cewa! Inaji mai ya kawo ka? D'an yamutsa fuska mashkhur yayi tare da cewa! Ahmad yanzu mai kake ganin za ayiwa waccan yarinyar ta warke da wuri? Kuma wa kake ganin zan samo ya ringa jinyar ta?. Ahmad kuwa jinjina kai yayi tare da cewa! Amsarka ta farko itace! kulawa sosai da jinya mai kyau ya kamata a nuna mata shine zata warke da wuri. Amsa ta biyi kuma, ba wanda zai cigaba da yiwa zahra jinya sai kai,,. Haba ahmad ni kuma taya zan iya yi mata jinya, kana nufin ni zan ringa kai ta toilet ina bata abinci, in ta kamafa harda wanka?. Gyara zama ahmad yayi tare da cewa! To sai mai in kayi mata?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! Bazan iya ba macace fa, ba namiji ba ni mai ya had'a ni da yiwa wata mace jinya?. Mashkhur wai sabida mai watara na kake furta magana ba tare da ka tauna taba,, haba kana magana wai kamar zahra ba matar ka bace?. A taqaice mashkhur yace eh to ni nama manta ma matata ce sai yanzu da ka tinamin. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa! Tom shikenan kayi yadda kake so mashkhur, ni kada ka sake neman shawara a waje na ina baka shawara kana yarfamin baqar magana, to ni na gaji wlh. Murya a tausashe mashkhur yace am sorry ahmad, ina cikin damuwa ne, yanzufa dady ya bigomin waya yace nan da 2 week's in bamu dawo ba zai zo, kuma gashi har yanzu bata samu sauqi ba karyazo ya riske mu a haka, ka san da matsala. Gyara zama ahmad yayi tare da cewa! Mashkhur zan baka shawarar qarshe wadda daga ita bani da wata kana jina?. Gyad'a kai mashkhur yayi alamun to. Magana ahmad ya fara kamar haka! mashkhur ya zama dole kayiwa zahra jinya, na farko dai kasan ta sularka wanan cutar ta sameta, kai in ma ba ta sular ka bane ai zahra matace a wajanka ko baka qaunarta in kayi jinyar ta lada zaka samu. Sanan kasan in kaqi yiwa zahra jinya, dady yazo ya sameta a hakan, zaka shiga cikin babbar matsala, kuma bazai raba auran ku da zahra ba. Da sauri mashkhur yace! Hakane ahmad wlh, kuma gashi ni bazan iya ci gaba da zama da ita a matsayin matata ba!! Amma ahmad ni gani nake kamar bazan iya ba abin yayi yawa. Mashkhur in kana d'aukar zahra a matsayin, wata can daban to kafin ka fara jinyar nan ka d'auke ta a matsayin matar ka! Wani kallo mashkhur ya watsawa ahmad tare da cewa! Aaa gaskiya bazan d'auke ta a matsayin matata ba. Tom shikenan ka d'auke ta a matsayin qanwarka kamar dai ilham, haka zaka d'auke ta komai zai zoma da sauqi. Jim mashkhur yayi can kuma yace yanzu ahmad dole dai sai nayi mata jinyar nan? Ba wata mafitar?. Gyad'a kai ahmad yayi tare cewa! Kwarai wanan itace mafita mai sauqi kawai. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! To ahmad zan gwada naga ko zan iya. Murmushi ahmad yayi tare da cewa! Zama ka iya, harara Ahmad mashkhur yayi tare da cewa! Ai ni ba d'an iska bane irinka ka gane koh?. Dariya ahmad yayi tare da cewa! Hmm ni bazan ce komai ba ALLAH dai ya tai maka kwai. Miqewa mashkhur yayi tare da cewa! Sai anjima,, murmushi ahmad yayi tare da cewa! Okay by, ka kula dai da kyau, kasan ita jinya ba'a mata mugunta, zaka sake komawa wata chakwakiyar ne, kuma ni ba ruwana ahmad ya qarasa maganar yana sheqa wata uwar dariya. Mashkhur kuwa ko ta kansa bai biba yayi fucewar sa. Ahmad kuwa yana fita ya saki ajiyar zuciya tare da cewa! Hmm ALLAH yasa yadda na tsara komai ya tafi dai-dai, ahmad ya fad'i akan a zuciyar sa. 6angaran mashkhur kuwa har lokacin daya koma zahra tana waya da dady dan hira suke sosai. Mashkhur kuwa qarasowa yayi ya d'auke wayar tare da kasheta gaba d'aya. Nan da nan zahra ta had'e rai ta cin kushe fuskar nan tata. Shima mashkhur cin kushe fuskar tasa yayi tare da cewa! Ke uban waye yasa kikace sai an sallamo ki alhalin baki warke ba, yanzu wa kike so ya cigaba da yi miki jinyar? . Zahra kuwa cikin dakakiyar murya tace, eh sabida na gaji da zaman asibitin shi yasa na dawo gida. Dan bazan iya zama asibiti ba, in bama dole ba da cutar da akayi min ni mai ma zai aki ni asibitin nayi kwanakin nan?. Mamaki ne ya kama mashkhur ganin yadda zahra take mayar mi da magana ga tsai haka. Muryar ta ya qara tsinkaya tana cewa ni inaso ma nayi fitsari kuma ina so naci abinci yunwa nake ji, kaje ka kiramin yaya ahmad dan ya tai makamin. Fuska ba wasa mashkhur yace ke ki shiga hankalinki, kinga nai miki kama da d'an aike ne da zakice na kira miki wani, in ma banda iskanci irin naki namiji ba maharramin kiba, kina matar aure har kike cewa! Aje a kira miki wani gardi ya kai ki toilet koh?, zaki ga qarshan iskan ci wlh, sa'ar ki d'aya baki da lpy da yau sai jikinki ya gaya miki,, zahra kuwa tana jin ruwan bala'in mashkhur ta kama bakinta ta rufe gam dan har yanzu tana jin tsoran sa. Mashkhur kuwa yana kai aya ya wuce ya bar zahra kwance a wajan. Zahra kuwa shiru tai tana nazari taya zata iya shiga toilet tai fitsari? Ita da bata iya tafiya ma. To fah wajan rabin awa zahra tai a zaune tana tinanin yadda zata shiga toilet dan har fitsarin ya matse ta kamar zai zuba. Zahra da taji yana qoqarin zubowa da kyar ta iya rarrafawa ta miqe ta zauna. Tana so ta tashi amma ta kasa, hakan ne yasa ta fashe da kuka harda majina, dan fitsarin ya matseta sosai. A dai-dai lokacin mashkhur ya fito daga bedroom d'in shi, yana fitowa ya hango zahra tana ta fama shasheqar kuka. Da sauri ya qarasa in da take, yana qarasa wa ya d'an tsuguna tare da cewa! Ke lpy kike kuka. Zahra kuwa cikin muryar kuka tace ni fitsari nake ji ya matsa ni kuma. Wani siririn tsaki mashkhur yaja dan shi da duk a zatan sa wani abun ne ya same ta dan har ta d'an d'aga mai hankali. Cikin takaici mashkhur yace raguwar banza sai rashin kunya, zahra kuwa shiru tai bata ce komai ba, dan ita yanzu bata da bakin fad'a. Jim mashkhur yayi na wasu daqiqun kamar mai nazari,, ai zahra batayi aune ba sai ji tai mashkhur ya sunkuce ta kamar wata jaririya. 🙊🙊🙊 Da sauri zahra tasa hannayan ta biyu ta saqalo wuyan mashkhur dan ji tai kamar zata fad'i in batayi hakan ba. Ai kuwa karaf sukayi 4 eyes da mashkhur, ai kuwa mashkhur ya sakar mata wani mugun kallo, zahra kuwa sake qanqame wuyan shi tai kamar wanda zata fad'o tare da lumshe jajayan idanuwanta wanda sukaci kuka, ba komai ne yasa zahra lumshe idon ba sai jin qamshin mayan turaran nan na mashkhur wanda take mutuwar so. direct toilet d'in falo mashkhur ya nufa da zahra yana zuwa ya zaunar da ita akan masan a hankula da yake masan na zama ne. Daga haka kuwa kallon kallo suka farayi da mashkhur kowa da abidda yake saqawa a ransa. Can kuma mashkhur ya tsuguna a gabanta yana tantama taya ma zai iya fara tai makawa zahra wajan cire wandan nata dan rai fitsarin?. Can kuma yayi ta maza yace bari na d'agaki sai ki cire. Girgiza kai zahra tai tare da cewa! Kawai kaje zan iya, ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Okay,. Miqewa yayi ya fuce yana mai godewa ALLAH a zuciyar shi, da zahra zata iya cire wandan ta da kanta. Zahra kuwa da kyar da dabara ta iya cire pants d'in nata a zaune da yake har yanzu 'yan yatsun nata basu gama warkewa ba. Bayan ta gama qaramar shower tsarki ta ciro tai sarki sannan ta mayar da pants d'in nata da kyar, ta gyara rigar tata. Sai da mashkhur ya d'au 10 minute sanan ya koma toilet d'in, yana koma ya tarar da zahra a zaune, kamar dai yanda ya barta, fuska ba walwala yace kin gama? Gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Ehh. Qarasowa mashkhur yayi tare da sake d'aukar ta, amma wanna karan a hankula ya d'auke ta ba sunkutar tai yayi ba kamar d'azu. Itama zahra a hankula ta sake saqalo wuyan nasa gudun karta zame ta fad'i. A kan sofa daya d'auke ta nan ya mayar da ita, yana sauke ta ya juya ya wuce kicin. Bayan few minutes sai gashi ya dawo da cup a hanunsa. T ne a ciki cup d'in ajiye mata yayi a gefan ta tare da cewa! Gashinan sai ki sha ai. Murya a sanyaye zahra tace bazan iya ba hannuna ciwo yake min. Cikin fad'a-fad'a mashkhur yace eh kinsan hannun naki yana yi miki ciwo kikace sai an sallamo ki?. Gashi yanzu kinzo kina wahalar da kan ki nima kina wahalar da ni. Zahra kuwa kawar da fuska tai ba tare da tace komai ba. Mashkhur kuwa dogwan tsaki yayi tare da d'aukar cup d'in t d'in. Ya d'an zauna a gefan zahra.,, cikin ji haushin zahra ya d'ebo t d'in tare da kai mata bakin ta. Da sauri zahra ta kawar da fuskar ta gefe tare da cewa! Da zafi fa, gaskiya bazan iya shaba, ka fifita min. Inayiwa masoyana 'yan uwa na musulmai happy takutaha , ALLAH ya qara mana qaunar annibi Muhammad s❤A❤W, yasa ya cecemu ranar gobe qiyama, ALLAH ya mai-mai ta mana. *hmm nikuwa amina bayero nace ya jinyar nan zata qarke kuwa?. *za'a wanye lpy ko ko a kasin haka?. Ku biyoni a littafin ADALILINTA, dan jin amsar tambayar nan. Mu had'e a next page ADALILINTA💜❤💜 BY BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 86* Ya d'an zauna a gefan zahra.,, cikin ji haushin zahra ya d'ebo t d'in tare da kai mata bakin ta. Da sauri zahra ta kawar da fuskar ta gefe tare da cewa! Da zafi fa, gaskiya bazan iya shaba, ka fifita min............. Wani banza kallo mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa! Sannu ammi kinji nace sannu uwata, in nace bazan fifita ba duka na zakiyi? Shiru zahra tai sabida tasan a halin yanzu itace mai nema, amma bada ban haka ba sai ta mayarwa da mashkhur martani. Cikin jin haushi mashkhur ya miqe ya wuce draining ya d'auko kofi sanan ya dawo, ya sake zama a gefan zahra. A hankula mashkhur ya fara fifita t d'in, sai da shayin ya huci sosai sannan ya dena fifitawa. Rai ba dad'i mashkhur ya d'ebo t d'in a cokali ya kai bakin zahra, a hankula zahra ta bud'e kyakyawan jan bakinta ta fara sha a hankula. Nan ma mashkhur ya sake qulewa sosai ganin yadda take wani shan t d'in kamar wadda ake mata dole. Haka dai mashkhur ya daure ya cigaba da bata t d'in sabida shima ya gaji da maga. Sai da zahra da mashkhur suka d'au 15 minutes suna abu d'aya sanan zahra ta gama shan t d'in. Tana gama sha t d'in mashkhur ya miqe riqe da cup d'in a hanunsa ya wuce kicin. Bayan few minutes ya futo riqe da plate d'in abinci a hanunsa. Yana zuwa ya dire plate d'in a gefan zahra, sanan ya zauna, a inda ya tashi da. Kallo d'aya zahra tai wa abinci ta kau da kanta gefe,, zahra muryar mashkhur taji ta daki kunnan yana cewa! kee bazaki jiyo kici abinci ba nifa ba bawan ki bane kawai taimaka miki nake,, ya mutsa fuska zahra tayi tare da cewa! Hmm nifa bana buqatar cin abinci yanzu fruit nake san sha ba abinci ba. Jim mashkhur yayi yana kallan yadda zahra take ya mutsa fuska kamar wata mage. Dogwan tsaki mashkhur yaja tare da miqewa ya bar wajan zuciya ciki da takaici. Mashkhur bai tsaya ko inaba sai bedroom d'in shi, yana shiga ya cire rigar sa yayi willi da ita gefe tare da fad'awa kan gadon ya baje. Lumshe ido mashkhur yayi kamar mai bacci, sam lamarin nan ya ishe shi wai a hakan ma yanzu aka fara jinyar.. Sam mashkhur baya san hayaniya ko yawan zirga-zirga a rayuwarsa yayi nan yayi can sam baya qaunar haka, amma wai shine yanzu zai yi jinya. Wani siririn tsaki mashkhur yaja yana tinanin yanzu taya ma zai iya yin bacci kenan da daddare?, inma ya kai ta bedroom d'in ta ya zama dole ya ringa zuwa akai-akai. Miqewa mashkhur yayi sanan ya wuce toilet domin yin wanka da ruwan sanyi ko ya samu zuciyar shi tai sanyi. 6angaran zahra kuwa tana ganin mashkhur ya tashi ya tafi a zuciyarta ta saki wani siririn murmushi,, dan zahra ta d'au alwashin sai ta bawa mashkhur wahala sosai, shima sai yaji a jikinsa,, ta fara mai tsirfe-tsirfe kala-kala a cikin gidan ba zata barshi ya huta ba. 6angaran mashkhur kuwa bayan ya futo daga toilet d'in kayan bacci yasa sanan ya koma kan gado ya kwanta. Sai da mashkhur ya d'au 30 minutes yana kwance a kan gado. Sai da zuciyar shi ta wuce d'an wuce kad'an kwakwalwar shi ta fara dawo fresh sanan ya miqe ya wuce falo inda yabar zahra, a zaune ya ganta kamar yadda ya batta bacci har ya kwasheta, ga abinci a gefe kamar yadda ya ajiye. A jiyar zuciya mashkhur ya sauke sannan ya juya ya nufi hanyar bedroom d'in zahra. Yana zuwa ya murd'a Handel d'in qofar ya shiga ciki, bedroom d'in duk ya d'anyi qura, ga bed d'in zahra ta tila uban kaya akai, da dukkan alamun wankakune, futo da su tai daga wardrobe d'in, sabida wardrobe d'in a bud'e take. Wani siririn tsaki mashkhur yaja, dan shi burinsa yazo ya d'an gyara mata bedsheet sanan ya d'akota ya kwantar da ita. Tinani mashkhur ya farayi taya zai iya mayar da kayan nan mai uban yawa?. Kai gaskiya bazan iya ba, yanzu dai mene mafita? Mashkhur ya fad'a hakan a zuciyar sa. Can qasan zuciyar shi, yaji tace ai qwarama ka mayar da ita d'akin ka sai kafi hutawa da zirga-zirga nan. Mashkhur kuwa cewa yayi tab akan mai zan kai ta bedroom d'in na, ni na kwana a ina?. Amma ina ba mai basa amsa. Sai da mashkhur ya d'au 20 minutes yana tinani kafin ya gama yanke shwara abinda zai yi. Mashkhur ya yanke shawarar ya kai zahra bedroom d'in shi kawai ya kwantar da ita akan bed d'in sa. Juyawa mashkhur yayi ya fuce daga bedroom d'in zahran. Bayan ya fita direct sofa da zahra take kwance, ya nufa,. Yana zuwa ya sa hannu ya d'auke plate d'in abinci ya kai shi kan draining ya ajiye. Yana ajiyewa ya dawo inda yabar zahra a kwance tana bacci. Hannu mashkhur yasa yad'auki zahra kamar dai yadda ya d'auke ta dazo. Da sauri zahra ta bud'e ido dan jin an d'auke ta ba shiri, tana bud'e idon ta taganta a hanun mashkhur ya d'auke ta kamar dai dazu. Da sauri zahra tasa hannayan ta biyu ta saqalo wuyan mashkhur kamar dai d'azu tare da sakin nauyin ta iya qarfinta. Dan ita a yanzu burinta ta wahalar da mashkhur kawai,, 6angaran mashkhur kuwa kamar ma bai san abinda zahra take ba ya cigaba da tafiyar shi nml dan ya gane ta tana sane ta qara sakin jikin ta. Direct mashkhur bedroom d'in sa ya nufa da zahra, yana shiga ya wuce kan bed ya ajiyeta, zahra kuwa cikin mamaki tace yana ga haka, ka kawo ni nan mai makwan bedroom d'i na. Mashkhur ko kallan ta bai yi ba bare ma ya tanka mata,, dan yana ajiye ta akan gadon ya fuce daga bedroom d'in. Zahra kuwa a hankula ta miqe qafarta tana tinanin dalilin da yasa mashkhur ya kawo ta nan,, can kuma sai zahra ta tina ranar da zata candy ta hargatso da kayan wardrobe d'in ta gaba d'ayan su ta futo da su sabida tana neman kayan candy, a cikin wardrobe d'in. Zahra tinani tai ko ya shiga bedroom d'in ya gan shi a hargatse ne shi yasa ya kawo ta nan. Bayan kamar 10 minutes mashkhur ya shigo hannu d'auke da plate, da kayan fruit a cikin plate d'in, yana zuwa gefan zahra ya ajiye tare da cewa! In kinga dama kici in kuma baki gani ba ki barshi sabida ni ba wahalale bane da zan zauna in ta baki a bu abaki, ya qarasaagana yana had'a mata da wani kallan banza. Zahra kuwa a zuciyar ta cewa tai aikuwa sai ka bani a baki in ba haka ba bazan ciba sai dai ka kwashe abinka yadda ka kawo su mugu kawai. Mashkhur kuwa daga haka ficewa yayi ya koma fallo ya zauna. Yana zama ya aji qarar shigowar text a wayar shi da take kan kujerar a ajiye. Hannu mashkhur yasa ya d'auki wayar tare da shiga message contact d'in. Daga school d'in su ne aka turo mai message d'in. wai gobe yazao ya kar6i result jarabawar shi. Ajiye wayar mashkhur yayi a gefe,, yana tinanin ya result d'in shi zai kasance kuwa? Shi dai a tinanin sa yayi iya qoqarinsa wajan zana jarabawar nan, amma in qaddara ta gifta bai ciba shikenan dady bazai bari ya saki zahra ba? Mashkhur ya watasawa kansa tambayar nan, amma zuciyar mashkhur sai tace mai ka dena munanawa kan ka zato in sha ALLAH baza fad'i ba. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da addu'a a zuciyar ALLAH ya bashi nasara. Daga haka miqewa yayi ya d'auki wayar shi da farar ledar maganin zahra, sanan ya nufi firinji ya d'auko ruwa mara sanyi sanan ya wuce bedroom d'in sa. Mashkhur yana shiga ya hangi zahra ta d'an kishin gid'a, a fuskar bed d'in ta tafi duniyar tinani. Fruit d'in kuwa yana nan yadda ya ajiye ko motsa plate d'in batai ba bare ma taci. Nan da nan mashkhur yaji ran shi ya 6aci, wato da gaske-gaske jinyar zai yi, qarasawa kan bed d'in yayi tare da a ajiye ledar maganin a gefe. Sanan shima ya d'an zauna akan bed d'in. Har lokacin da ya zauna zahra bata dawo daga dogwan tinanin data tafi ba. Hannu mashkhur yasa ya d'auki plate d'in fruit d'in sana ya cire fork d'in daga cikin plate d'in fruit d'in, bayan ya cire d'an dago plate d'in sama yayi dai-dai fuskar zahra ya fara bigawa da yake plate din na tangaran ne. Firgita zahra tai sabida qarar da taji ba shiri, mashkhur zahra ta gani riqe da plate d'in fruit d'in da fork da dukkan alamun shi ya biga, fuskar nan tasa ba walwala. Cikin 6acin rai mashkhur yace ke wai sabida mai kike rai namin hankali ne wai bawanki kika mayar da nine, sabida tsabar iskanci sai na zauna na baki a baki koh? Sai kace wata yarinya. Itama zahra fuska ba walwala tace eh ai bazan iya ci bane da zan iya da tina naci ai. Shiru mashkhur yayi yana jinjina rashin nutunci irin na zahra,, a ganin mashkhur sa'a d'aya zahra take ci dan bata da lpy da wlh tana gaya mai abinda bai gamsu da shifa ba sai dai taji kyawawan mari a fuskar ta,, amma yanzu yasan in ya dake ta ya sake janyowa kansa matsala ne shi yasa kawai yake kyale ta. Mai da fork d'in cikin fruit mashkhur yayi sanan ya tsikaro watarmilo Sanan ya ciro cokalin ya kai bakin zahra, a hankula zahra ta bud'e kyakyawan bakinta, tare da gutsira kand'an. Mashkhur kuwa sakin baki yayi yana kalan ikwan ALLAH bai ta6a zatan zahra zata iya wanan rashin mutuncin ba. Sai da ta d'au 3 minutes sanan ta gama cinye wadda ta gutsira. haka zahra ta d'in ga tsirfe-tsirfe kala-kala, sai da suka d'au 30 minutes tana shan fruit d'in, mashkhur kuwa yana sane yayi mata shiru sabida yasan tana sane itama take iskanci so take ya tanka. Bayan zahra ta gama shanye fruit d'in, ledar magaguna ta mashkhur ya janyo ya zazzage su yana dubawa. Bayan ya gama dubawa ya fitar da wanda zata sha yanzu da wanda zai shafa mata sanan ya mayar da ragowar. Bayan ya mayar miqewa yayi ya fuce daga bedroom d'in hannunsa riqe da plate d'in fruit d'in da zahra ta gama sha. Bayan few minutes ya dawo da riqe da cup a hannunsa. Yana qarsowa ya hau kan bed d'in ya zauna a kusa da zahra suna faces d'in juna, a hankula mashkhur ya ajiye cup d'in ruwan a kan gadan sanan ya d'auki maganin ya fara 6allo su. Sai da ya gama 6aro iya wanda zata sha, sanan ya fara bata. Miqa mata yayi tare da cewa qar6i ki sha,, zahra kuwa nuqe kafad'a tai tare da cewa! A a gaskiya ni na gaji da shan magungunan nan. Shiru mashkhur yayi tare da sa kyawawan 'yan yatsun guda biyu ya d'auki kwayar maganin guda d'aya sanan ya kai qofar bakin zahra. Zahra kuwa qin bud'e bakin tai ta sake matse bakin nata. Rai a 6ace mashkhur yace wlh in baki bud'e bakin kin sha magangunan nan ba sai na zubasu a cofi sun narke, sanan zan matse miki baki na zuba miki, kuma na toshe miki hanci sai kin shanye tsaf, duk d'acin sa kuwa. Zahra tana jin hakan tai sauri bud'e bakin ta sabida tasan halin mashkhur tsaf zai iya, wanan kad'an kenan ma daga cikin shika shikan mugun tar sa. Mashkhur kuwa harara ya watsa mata tare da cewa! Da karma ki bud'e da kinga fad'a da cikawa in yaso naga qaryar rashin kunyar taki ya qarasa maganar yana jefa mata maganin a bakinta. Zahra kuwa yamutsa fuska tai tare da turo bakin ta gaba, mashkhur kuwa cup d'in ruwan ya d'auko ya sake kai wa bakinta shima ruwa da kyar tasha, a wani gayance take shan sa. To haka dai mashkhur yay ta bata magungunan har ta gama shanyewa. Bayan ta gama shanyewa magani ruwa na matsawa mashkhur ya ta tsawa zahra a hanunta sanan yace ta shafa a goshinta, wato inda ya fashe. A hankula zahra ta fara d'aga hanun nata, tana qoqarin shafawa,. A hankula ta d'an fara shafawa tana d'an shafawa tana ghutawa,. Mashkhur kuwa tsayawa yayi yana kallan ikwan ALLAH yadda zahra take shafawa, bama a wajan ciwan take shafawa ba a gefan ciwan take shafawa. Dogwan tsaki mashkhur yaja tare da sa hannu ya lakuce maganin daga hannun zahra ya fara shafa mata a hanzar ce. Da sauri zahra ta saki wata siririyar qara tare da ruqe hanun mashkhur tana cewa! Da zafi fa, kayimin a hankula. Baza'a yi miki a hankula ba, uban waye yace kice sai an sallamo ki?. Shiru zahra tai tare da gallawa mashkhur harara tana cewa eh sabida bazan iya zaman bane, shi yasa ai da zan iya zama a can da mai zai dawo da ni gidan nan na cigaba da shan wahala. Kallo mai ciki da takaici mashkhur ya yawa zahra tare da cewa!! Ai kuwa sai kin kwanmace zaman asibi da jinya ta yarinya. Zahra kuwa a zuciyar ta cewa tai yanzu ma ka fara jinyi wlh, sai na wahalar ma da rayuwar ka. Haka dai zahra ta daure mashkhur ya gama shafa mata maganin, bayan ya gama shafa mata na kan, qara tatso wani yayi shima ya fara shafa mata a 'yan yatsunta. A hankula mashkhur ya fara shafawa zahra maganin a 'yan yatsunta, zahra kuwa lumshe idon ta tai sabida wani zafi-zafi da qaiqayi-qaiqayi da take ji. 6angar mashkhur kuwa ji yayi hanun zahran yayi masa wani laushi sosai, haka ya cigaba da shafawa a hankula, bayan ya gama shafa mata a hanun dama hanun ta na hagu ya kamo shima ya fara shafa mata. Haka nan mashkhur yaji ya kasa sakin hanun zahra sai shafa shi yake sabida yana shafa hanun yanajin zuciyar shi tana mai sanyi. 6angaran zahra kuwu itama sosai take jin dad'i yadda mashkhur yake shafa mata maganin sabida ji take kamar yana sosa mata hanun nata. Mashkhur kuwa bashi ya saki hanun zahra ba sai da yaji zuciyar shi ta wuce tayi sanyi. 6angaran zahra kuwa sabida tsabar dad'in da takeji kamar yana sosa mata ciwan, har bacci yayi wan gaba da ita. Mashkhur yana d'agowa yaga zahra tana sauke nunfashi a hankula alamun bacci take, ajiyar zuciya yayi yana mamaki yadda lokaci guda zuciyar shi tai mai sanyi kawai dan ya d'an shashafa hanun zahra. Fulo mashkhur ya janyo ya gaya mai zama yadda in ya kwantar da zahra kanta zai hau ka fulon. Bayan ya ajiye fulun a hankula ya d'an d'aga zahra ya mayar da ita tsakiyar bed d'in, ya d'ora kanta a dai-dai fulan. Zahra tana jin mashkhur ya d'agata ya gyara mata kwanciya amma sai tai shiru abinta ta sake lumshe ido kamar mai bacci gaske. Bayan mashkhur ya gama kwantar da ita a tsakiyar bed d'in, wani filo ya sake d'auka ya ajiye a wajan qafar ta, sanan ya d'aga qafarta mai ciwan ya d'ora bayan ya d'ora mai ciwan ya d'auki d'ayar mara ciwan ya d'ora sanan ya d'auko maganin da ake shafa mata ya tatsa a hanunsa. Bayan ya gama tatsawa zama yayi a gefan santaleliyar farar qafar zahra ya fara shafa mota. A hankuya yake shafawa zahra sabida karta ta tashi, 6angaran zahra kuwa tana jin shi tai lamo kamar mai bacci. Few minutes mashkhur ya d'auka ya gama shafa mata magananin sanan yasa hannu ya gyara mata rigar ya janyota ya sake rufe mata qafar, daga haka ya wuce toilet ya wanke hanunsa sanan ya fito. Yana fitowa ya nufi wardrobe ya d'auko blanket guda biyu, daya ya jefa shi akan sofa d'aya kuma ya nufi kan bed d'in zahra da shi, ahankula mashkhur ya fara rufawa zahra blanket d'in. Ya rufe mata ko ina jikinta amma banda fuskar, bayan mashkhur ya gama rufa mata blanket d'in hannu yasa ya kunna blue glob d'in gefan gadan. Nan da nan hasken bedroom d'in ya canza daga fari zuwa blue, d'akin ya d'anyi duwo ka d'an baka ganin komai sai haske blue d'in glob. Juyawa mashkhur yayi ya nufi sofa, yana zuwa ya d'auke blanket d'in sanan ya kwanta, yana kwanciya ya d'au robot d'in A. C yana d'an qara qarfin A. C d'in. Dama shiya ya lulu6awa zahra blanket sabida A. C da zai kunna. Daga haka shima ya shige cikin bargo, duk da kuwa bai ji dad'in kwanciyar da yayi akan kujeraba haka ya haquri, dama shi bai ta6a kwana a sofa fa ba sai yau dai zai fara....................... HAPPY FRIDAY....... Ayi hutun weekend lpy fiya ina mufatan alkhairi. Mu had'e a next page. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing............. *page 87* Daga haka shima ya shige cikin bargo, duk da kuwa bai ji dad'in kwancyawa ya farka da sauri tare da miqewa zaune. Kasa kunne yayi dan ya tabbatar wai da gaske zahra ce take kukan nan ko kuwa?. Tofah baccin zahra da mashkhur yayi nisa sosai. 6angaran mashkhur kuwa kamar a mafarki yake jin kuka sama-sama,, mashkhur sam ya kasa tashi bare yayi kwakwaran moti sabida baccin da yake kansa. can dai mashkhur yaji kukan yayi yawa, dan haka ba shiri ya tashi a d'an firgice, sabida shi bai saba da hayani ya ba in yana bacci. Ai kuwa muryar zahra yaji tana raira kuka shi bada qarfi ba shi ba'a hankula ba. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da cewa kee dallah mene kika cikamin kunne da kuka?, zahra kuwa maimakwan tayi shiru cigaba da kukan tai. Da kyar mashkhur ya iya miqewa saka makwan bacci da yake kansa yana miqewa ya qarasa baki bed ya canza haske bedroom d'in daga blue zuwa white. Yana kunnawa ya mai da kallansa kan zahra wanda take kwanci kamar dai yadda ya barta jiki lili6e da blanket, fuska ce kawai a waje, kuka take amma ko d'ugwan hawaye babu a fuskar tata. Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare cewa! Kee wlh in baki rufemin baki ba sai nayi miki rashin mutunci, inma banda iskanci irin naki ina bacci sai ki ringa tashi na, ke bakisan ba'a tashina ina bacci ba ko? Mashkhur ya qarasa maganar fuska a had'e. Shiru zahra tai tare da cewa! Ni yunwa nake ji kuma inaso na shiga toilet naga kuma kayi bacci shi yasa na farayin kukan ko zaka tashi. Zahra ta qarasa maganar tana saki wani kukan, mashkhur da yake tsaye saki baki yayi yana kallan zahra sabida tayi matuqar 6ata mai rai qololuwa. A zuciye mashkhur ya kai hannu jikin zahra, yana gab da kai mata duka ya janye hannun ko mai ya tina oho. Au kuwa tana ganin haka ta qara sakin kuka wanan karan kukan ma ba hawaye, fuskarta a fushe cikin kuka tace? Gaskiya ni na gaji da zaman nan kullum sai ai ta zalintata wlh dady yana sake buguwa sai na gaya mai komai in yaso sai yazo ya d'auke ni na huta kafin ku kashe ni kai da mugunwar budurwar taka. Har zuciyar shi mashkhur yake jin maganar da take gayama dan haka ba shiri ya fuce daga bedroom d'in, sabida yasan in dai ya cigaba da zama ba abinda zai hana ya nad'awa zahra na jaki. Mashkhur yana fita ya fad'a kan kujera zuciya sa tana sake mai quna, dan shi sam baya san yawan tashin dare in yana bacci ko kuma hayani, kai koma baya bacci bayasan hayaniya barema yana baccin. Nan da nan mashkhur ya hau tsinewa zee da zaginta a zuciyar shi sabida yasan duk ita ta jefa shi a cikin jarabar na. Mashkhur yafi minti goma a zaune anan sam ya rasa mafita. Can kuma yaji kukan zahra yana sake tashi da qarfi take kukan harda shasheqa, dan tindda ga bedroom har falo yana jin kukan. Dole haka mashkhur ya miqe jiki ba qwari ya nufi hanyar komawa bedroom d'in shi, yana shiga yaji kukan zahra ya sake dakar mai kunne da qarfi, nan da nan mashkhur jikinsa yayi sanyi sosai sabida ji yayi tausayin zahra ya d'an kama shi. A hankula ya qarasa kan bed d'in da zahra take kwanci ya d'an zauna a gefe yana nazarin taya zai sa zahra ta dena kukan nan?. Masha yafi minti biyar a zaune yana tinanin mafi, zahra kuwa sai kukanta take duk tafi ta cika bedroom d'in da sautin kukunta. Can mashkhur yayi qarfin halin sa hannu ya kwashe blanket d'in gaba d'aya daga jikin zahra. Maimakwan zahra tai shiru sai ta qara sautin kukan naglta,, shiru mashkhur yayi tare da zuba mata manya idanun nan nasa, dan shi gani yake bazai ta6a iya rarrashin zahra ba. Yadda mashkhur yake kallan zahra ya d'an bata tsoro kad'an, kamar tinani yake kamar kuma kallansa yake. Zahra ta tsargu da kallan sosai, dan haka ba shiri ta kama bakin ta ta kulle ta fara sakin hajiyar zuciya. 6angaran mashkhur da yake kallan zahra kuwa wata ajiyar zuciya ya saki tare da furta alhamdulilahi a zuciyar shi. Shima kansa bai san me yake kallo a jikin zahra ba kawai dai ya zuba mata idanuwa ne, sabida tsabar haushin ta da tausayin ta da yake ji kuma gashi ya rasa mafita. Muryar mashkhur zahra taji yace? Sannu kin gama kenan ya fad'a hakan fuska ba walwala ba fara'a,, sauke ajiyar zuciya zahra tai tare da d'aga kai alamun ehh. Jinjina kai mashkhur yayi yana mamakin iya shege na zahra. Miqewa yayi tare da cewa tashi na kai ki toilet d'in. Ya mutsa fuska zahra tai tare da cewa! Bazan iya ba. Rai a 6ace mashkhur yace au ni kike so na tasar da ke zauna ko?. Eh komawa dai wane ya tayar da ni ba dole sai kai ba,, ni d'in ce kawai bazan iya tashi ba. Kada Allah yasa ki tashi, ai kan ki kikayiwa, mashkhur ya qarasa maganar yana juyawa zai bar wajan. Murmushin mugunta zahra ta saki tare da cewa! Ah mene amfanin bed d'in ai sai nayi abuna a kwance,, dan ni bazan iya barin fitsari a cikina ba. Da sauri mashkhur ya juyo tare da cewa! Kai ashe baki da hankali koh? Gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Ina naga wani hankali ai tin sanda wanan muguwar matar ta cilloni daga sama hankali na ya ragu,. Rai a 6ace mashkhur yace to wlh in baki wasa ba sai na dawo miki da hankalinki jikinki, yanzu kuwa. Wani kallo zahra ta watsa mai tare da cewa! Da kuwa ka tai make ni wlh. Murya a shaqe mashkhur yacre wlh tallahi kika sake kikayi fitsari a kan bed d'in nan yau sai kin gane baki da wayo. Tom shikenan, bani waje ka gani, ai nafiso ma ka bani mamaki. A zuciye mashkhur ya nufo zahra gadan gadan, zahra kuwa data ga hakan hannu biyu tasa ta toshe kunuwanta tare da sakin wata gigitacciyar qara a tsorace. Mashkhur kuwa da sauri ya qarasa inda zahra take mai makwan ya yi mata hukunci kamar yadda yayi niya sai ya sa tafin hanunsa guda d'aya ya toshe bakin zahra da qarfin gaske. Wani uban iwu zahra ta sake saki, amma ina sam iwun ya kasa fitowa saka makwan sosai mashkhur ya toshe mata baki sam iwun ya kasa futowa. Sosai mashkhur ya matso da fuskarsa sai tun fuskar zahra tare da cewa! Ai na gaya miki wlh duk iskancin ki a tafin hannuna yake in kin isa ko kwakwaran motsi kiyi kiga yadda zanyi da ke. Hannu zahra tasa ta fara kici-kici cire hanun mashkhur a bakinta. Mashkhur kuwa da sauri ya sa d'ayan hannun nasa ya had'e hanun zahra duka biyun ya riqe gam. Zahra kuwa nan da nan ido ya raina fata fuska abin tausayi, nunfashinta kawai ne yake iya motsi a jikinta. Mashkhur kuwa cewa! Yayi maea kunyar banza kawai, ai tinda kin iya rashin kunya zaki iya kwace wa. Ya qarasa maganar yana sauke idanuwan sa ana zahra wanda sukayi narai-narai da kwalla. Wani qasai tacan murmushin mashkhur ya saki tare da cewa! Yaro-yaro ne kad'an ma kika gani ai ni baki isa kin tayarmin da hankali ba sai dai ki tayarwa kanki. Zahra kuwa rintse ido tai cike da baqin ciki da kuma mamakin yadda taga mashkhur ya saki qasai tancan murmushin da ya qara mai kyau, dan ita zata iya cewa! Bata ta6a ganin murmushin mashkhur ba kusa da kusa irin yau. 6angaran mashkhur kuwa a hankula ya saki hanun zahra amma bai bud'e mata bakin nata ba. Murya a kausashe yace! Wlh na sakar miki baki kikayimin iwu sai na shaqe miki wuya. Mashkhur ya fad'a ne kawai sabida da ya tsorata zahra amma yasan bazai iya shaqewa zahra wuya ba, koma dan dai sabida karya sake fad'awa cikin jarabar daya fad'a yanzu. A hankula mashkhur ya janye hanunsa daga bakin zahra. Wata nanau yar ajiyar zuciya zahra ta sauke, nan da nan wasu zafafan hawaye suka fara kwaranyo mata. A zuciyar ta kuwa sai fama qarewa mashkhur zagi take. A hankula mashkhur yasa hannu wansa a qarqashin bayan zahra ya d'agota kamar wata mara lafiya. Zahra kuwa da wani mugun kallo ta bishi kamar tasa hannu ta kwashe fuskar shi da Mari. D'a gowa mashkhur yayi, ya ga zahra tana mai irin wanan kallon. Au ni kikewa wanan kallon koh? Ya tambaya fuska a murtike, murya a shaqe zahra tace ai ni bazaka barge ni ba sai ka kashe ni gaba d'aya nabar duniyar. D'an zaro ido mashkhur yayi tare da cewa! Ni awa na qarasa gawar da ba tawa ba, ai ke yanzu baki da maraba da gawa, banza gawa taqi rami kawai. Nan da nan zahra take fashe da wani saban kukan mai cin rai da baqin ciki. Wani siririn murmushin mashkhur ya saka a zuciyar shi yana mamakin saurin kuka irin na zahra, shi kukan nata ma nishad'i ya bashi dan haka yana daga gefanta yana kallonta zuciya cike da mamaki da nishad'i. 6angaran zahra kuwa kuka take haiqan, in ta tina mashkhur yace mata gawa taqi rami har wata shasheqa take. Muryar mashkhur zahra taji yana cewa! Aikin kawai, raguwa ai na gaya miki ko ban dake ki ba da bakina zan ta saki kuka, dan ni kukan ki shine farin cikina, ya qarasa maganar cikin nishad'i. Da sauri zahra ta d'ago da rinanin idanuwan ta tare da cewa! Wlh kayi ka d'an ka sani kuka na gaya ma, baka ksi matsayin da zanzauna ina maka kuka ba. Ta6e baki mashkhur yayi tare da cewa! Daga baya kenan dallah can ni matsa gefe. Nan ma zahra taji haushi amma sai ta dake sabida ta d'au alwashin mashkhur bazai qara sata kuka ba, dan taga in tana kuka kamar sake raina ta yake ke. Hannu na rawa zahra ta fara qoqe fuskar ta da tai jajir sabida kukan da ta sha, hmmmm abinka da fararan fata. 😩 Zahra tana gama share hawayanta tai shiru tana sauke ajiyar zuciya, daga ita har mashkhur d'in ba wanda yace komai. Can mashkhur ya miqe tare da miqa mata hannu yana cewa! Taso na koya miki tafi dan daga yau bazan sake d'aukar wata na kai ta toilet ba sabida ni ba d'an iska bane. Murya a shaqe zahra tace bazan taso ba d'in nima ce maka akayi 'yar iskar ce inma banda qaddara mai zai sa na yadda ka d'auke ni harka kai ni toilet ta qarasa maganar tana turo baki. Iskanci ma na nawa, ke da kika tafi namiji yana ta6a miki kai wai ke baki yadda ba kin bige mai ya kai wanan iskanci. Ina ruwanka ai d'an uwana ne koh?, wata uwar harara mashkhur ya watso mata tare da cewa! Dalah can kallan dangi taya ahmad ya zata d'an uwanki,, in ma d'an uwanki ne ai bai kamata ba sabida komin banza dai an kina da aure. Wani siririn murmushin takaici zahra ta saki tare da cewa! Tabb ina ruwana da auran ka, ai dashi da babu duk d'aya, da sauri mashkhur ya cafe zancan da cewa! Yauwa 'yar gari ashe kin gane, dan muna komawa nigeria zan miki saki uku rasss ajare. To ka sakeni mana ai ni ina da wanda zan aurama qarewa. Wana mara hankalin ne zai aure ki da mumunar fuskar ki, mashkhur ya qarasa maganar yana sakin murmushin mugunta. Zahra kuwa har cikin ranta taji maganar yaya mashkhur d'in, kamar tai kuka tace! YAYA ABDUL mana, kyakyawan namiji mai kyan hali da farar zuciya. tana ambatar sunan Abdul mashkkhur yaji wani yarrrr, nan da nan annurin fuskar sa ya dauke,. Fuska ba walwala yace sai dai shi, shi d'in ma tai makwanki zai yi, inma ba shiba au ba wanda zai iya da baqin halinki. Nan gani nan bari kanaji kana gani za'a d'auramin aure da yaya abdul. Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da cewa! Ai kuwa sai da shi d'in, ni dallah in baza ki tashi ba wlh zan tafi na kwanta. Zahra kuwa cewa tai nifah bazan iya tashi ba ah to gwarama kaje ka kiramin yaya ahmad,. Harara mashkhur ya watasa mata tare da cewa! 'Yar iska ai anan kinfi kauri to baza'a kira shi ba. Daga haka mashkhur ya sa hannuya ya d'auki zahra kamar yadda ya Sabah. Zahra kuwa iya qarfinta ta saki sosai duk sabida ta wahalar da shi. To kamar dai dazu bayan mashkhur ya kai zahra toilet futowa yayi sai da ta gama ya d'auko ta ya dawo da ita kan bed. Yana ajiye ta zahra tace! Saura abinci kuma bana son indomiee bana san tea kuma karka kawo min fruit abinci nake son ci kawai. Mashkhur kuwa fuska a d'aure ya miqe ya fuce daga d'akin dan gani yake tsayawa ma tankawa zahra 6ata lokaci ne. Zahra tayi hakan ne dan tasa mashkhur ya d'an sha wahala kafin yayi girgi, sabida tasan in zai dafa indomie ko tea, zai gama da wuri. To mashkhur ya d'auki 40 minutes kafin ya dawo d'akin hanunsa d'auke da plate. Jalaf d'in taliya ce a cikin plate d'in dan zahra tana gani sai da yawon ta ya fara tsinke wa. Ajiye plate d'in mashkhur yayi tare da cewa! Gashi d'auki kici. Ya mutsa fuska zahra tai tare da cewa! Bazan iya ba. Rai ba dad'i mashkhur yasa hannu ya d'auki plate d'in taliyar ya d'ebo a fork ya fara bata. To haka dai mashkhur yayi ta fama da zahra sai iskanci kala-kala take yi amma haka ya d'aure ya kau da kai ya cigaba da bata. Bayan ya gama bata ruwa zahra tace ya kawo mata, haka mashkhur ya d'auko mata ruwan zuciya ba dad'i ya kawo. Bayan ya gama bata ruwan, komawa tai ta kwanta ya sake lili6a mata blanket d'in, sanan ya canza glob d'in daga white zuwa blue. Baya ya gama shima ya koma kan sofa ya kwanta zuciya cike da damuwa. A ganinsa tun kafin kwana d'aya zahra ta fara bashi wahala haka, nan da nan mashkhur ya fara addu'a a zuciyar shi akan ALLAH ya bawa zahra lpy, su koma nigeria ya ranga d'a mata saki uku ya huta da masi fah,, to da wanan tinanin bacci ya kwashe shi. 6angaran zahra kuwa haka tai ta tinanin yadda zata wahalarwa da mashkhur rayuwa kafin ta qare jinyar nan har bacci ya kwashe ta. Washe gari............ Mashkhur da asubar fari ya tashi, yana tashi ya tashi zahra ya kai ta toilet, bayan ta gama kama ruwa Mashkhur ya koma ya tai maka mata tayi alwala bayan ta gama ya shifid'a mata dadduma sanan ya koma bedroom d'in ta ya d'akko mata hijab domin taya sallah. Daga haka shima ya koma toilet ya d'aura alwala sanan ya wuce masallaci. Mashkhur yana dawowa daga masallaci ya shiga kicin ya had'awa zahra breakfast, dan shi sam hankalinsa baya kan breakfast kawai hankinsa yana kan mai zai je ya tarar a result d'in shi. Bayan ya gama had'a mata breakfast d'in, dakko ta yayi ya dawo da ita falo, sanan ya zauna ya fara bata abincin,, sam mashkhur bai biyewa zahra ba duk yadda ta kai da rashin mutuncin ta haka yake binta dan shi yanzu sam ba itace a gaban saba. Mashkhur yana gama bawa zahra abinci da magani ya koma bedroom ya shige toilet domin yi wanka. Bai d'au wasu lokuta ba ya gama bayan ya gama wanka ya fito, shiryawa yayi a hanzarce ya d'auki wayarsa da key d'in motar sa ya fuce daga bedroom d'in. Yana fitowa falo ya tarar da zahra a zaune yadda ya barta. Ko kallanta bai yi ba ya kama hanyar fita. Muryar zahra mashkhur ya jiyo a kunnuwansa tana cewa! Ina zuwa. Da sauri mashkhur ya juyo cikin mamaki yace inda kika aike ni. Ya mutsa fuska zahra tai tare da cewa! To ka barshi kawai ba sai kaje ba. Hararar ta mashkhur yayi tare da cewa! Uban mai zan miki a gidan in na zauna. Komai ma zakayi min dan inaso ka dafamin abinci da dai sauran su. To uwata bazan dafa ba kuma in na fita daga gidan nan bazaki qara ganin qatafa ba sai dare yayi in yaso naga ta iskanci. To sai mai qarqarinta dai in ina buqatar abu nai ta kwallara iwu, in da akwai na annabi su fito su tai makamin. To sai mai kanki kika yiwa ai ko ma zaki kwana kina kuka ba wanda zai zo ya taimake ki anan. Da yake cema akayi irin kukan jiya da daddare zanyi ba ko, ai wanan iwun mai sauti zanyi. Kuma ana shigowa zan ce a tai makamin da waya na bigawa dady na gaya mai komai. Da sauri mashkhur yace kai haba sai ki gaya mai kuma,, murmushin mugunta zahra tai tare da cewa! Hmm to ka fita ka gani mana, zaka tabbata da wasa nake ko kuwa. A hankula mashkhur ya dawo tare da koma bedroom d'in shi. Bai fi 3 minutes ba ya dawo hannun sa riqe da wayar zahra. Qarasowa yayi tare da d'an zama a kefan zahra, zahra kuwa ajiyar zuciya ta sauke tare da lumshe ido sabida qamshin turaran mashkhur da taji ya daki hancin ta. Qasa-qasa mashkhur yayi da murya tare da cewa! Yanzu zan dawo fah ba dad'ewa zan yi ba, kawai school zani na kar6o result d'ina, ga wayar ki nan ki danna ko hira ne kuyi da ilham kafin na dawo. Noqe kafad'a zahra tai tare da cewa! Naqi d'in, wlh kana bita dadyn zan kira a wayar na gaya mai koma. Da sauri mashkhur ya dago tare da cewa haba, ya zaki min haka ni bafa dad'e wa zanyi ba inaga in na dad'e na kai one hour fah. Oho ni dai ba in da zaka wlh ah to,. Kallanta mashkhur yayi tare da cewa! Zahra kina SONA kuma kin shirya cigaba da iya zama da NI a matsanyin MIJIN ki kuwa?.......... Mu had'e a next page anjima, wanan na jiya ne anjima zan muku posting d'in na yau. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing........... *page 88* Kallanta mashkhur yayi tare da cewa! Zahra kina SONA kuma kin shirya ciba ba da iya zama da NI a matsanyin MIJIN ki kuwa?.......... Da sauri zahra ta d'ago tare da girgiza kai a tsorace tace aa ni bana son ka wlh, yaya abdul nake so shine mijina. Wani sanyi mashkhur yaji har zuciyar shi, afili yace to kinga yanzu fa kina gayawa dady haka zai ce bazan sake kike ba dole mucigaba da zama, kuma kinga bana san junan mu amma kika sake kika gayawa dady shikenan, wlh sai auran nan bazai qare ba yanzu aka fara kuma kin san sai dai ba raga miki zanyi ba jikinki ne zai gaya miki. Ajiyar zuciya zahra ta saki tare da cewa! Tom shikenan naji bazan gaya mai ba bani wayar, zahra ta qarasa maganar tana miqa hannu fuska a d'aure. Miqa mata wayar mashkhur yayi tare da miqewa ya fuce daga gida. Zahra kuwa yana fita cewa, ALLAH yasa result d'in naka yayi kyau, dan ni na gaji da wanan auran ta qarasa maganar tare da saki dogwan tsaki. Zahra tana kunna wayar tata direct ta shiga WhatsApp nan kuwa sakwanni ya fara 'yar rige-rigen shigowa. Massage d'in yaya abdul dana ilham sai na candy's class d'in ajinsu ne yake 'yar rige-rigen shigowa. Bayan massage d'in sun gama shigowa, haka zahra ta ringa bud'ewa one by one. Group d'in ajinsu ta fara shiga, haka dai tai ta bin tana d'an karanta massage d'in, duk da ba duka take karantawa ba. Ga iyayan hotunan da aka turo wanda sukayi ranar candy,, bayan zahra ta gama duba pictures d'im massage d'in yaya abdul ta shiga shima ta karanta iya wanda zata iya ta bashi reply sanan ta shiga na ilham. Tana fara bawa ilham reply taga video call d'in ilham ya shigo, sam zahra qin d'agawa tai sabida batason ilham taga ciwan da taji a goshinta. Haka dai suka cigaba da magana ta voice note, ilham tana ta bata labarin yaya ahmad da kuma na kaka da ta takura mata akan sai ta turowa zahra wai wasu addu'o'i da zata yiwa yaya mashkhur. Zahra kuwa cewa! Tai shikenan kawai ilham sai kin turo amma ni fah har na gaji da wanan addu'ar kamar ma bata shiga. Bayan ilham ta turowa zahra addu'o'i haka zahra ta zauna ta karance su tabb, dan ma dai zahra taga duk masu sauqi ne, wai a ruwa za'a tofah sau uku mashkhur ya sha, nan da nan zahra ta fara tinani akan taya zata iya tufawa mashkhur a ruwa yasha ita da ko tafiya ma bata iya yi. To bayan zahra ta gama chat da ilham ajiye wayar tai a gefe bacci mai nauyi ya kwashe ta da yake jiya bata samu tayi wani baccin kirki ba. Mashkhur kuwa yana fita ya shige motar sa har zai fita daga gidan ya hango ahmad yana d'aga mai hannu. Dan haka tsayawa mashkhur yayi yana jiran ahamd d'in, ahmad yana qarasowa ya shigo motar tare da cewa! Mashkhur ya rayuwarka da haka ko ba school zaka bane?, nan zani mana, ko kai ba'a turoma massage d'in ba ne. Gyara zama ahmad yayi tare da cewa! Nan zani mana,, ya jikin zahra? Ya mutasa fuska mashkhur yayi tare da cewa! Oho ita ta sani. Ah kamar ya ita ta sani kai da ka kwana da ita gida d'aya kuma kake mata jinya?, ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! hmm kai dai bari kawai ahmad wlh zahra bata da imani, kaga yadda ta ringa hawalar dani jiya ko baccin kirki bata barni nayi ba kai ai naga tashin hankali jiya. Wata dariya ce ta kwacewa ahmad dan harda riqe ciki. Mashkhur kuwa ciga ba tuqi yayi tare da cewa! Mugu kawai ai dole kayi dariya, tinda ka bani muguwar shawara ba. Da kyar ahmad ya iya sai-sai ta dariya tare da cewa! Hmm ai kai ne ka bani dari wlh wai muguwa zahra ma da batasan hayaniya, ko dai kawai sharri be irin naka. Ahmad kenan haka kake gani, nima da haka nake gani, wai harfa abinci in na kawo mata sai tace ba shiba, kai kukan dare yarinyar nan ta d'inga yi, ina bacci kwai sai naji kuka a tsakiyar kai na yadda kasan na shaqe ta. Dariya ahmad yayi tare hmm ai kad'an ma ka gani mashkhur in dai bazaka dena wanan shanshan qamshin ba kawai ka saki jiki kai jinya malam ahmad ya fad'a yana sakin dariya. Mashkhur shiru yayi bai ce komai ba, ahmad kuwa haka yayi ta tsokanar mashkhur har suka qarasa makarantar. Mashkhur suna qarasawa yaji zuciyar shi tana bugun 9-9 dan sam bayan san yaga wani abu ba dai-dai ba a result d'in shi. Sabida yasan har dai bai ci jarabawar nan ba shikenan zahra ta zamar mai qarfan qafa. To haka dai da haka su mashkhur suka qarasa dandazon taran nan suka zauna sam mashkhur ya kasa saqat, Ahmad yana yimai magana amma ina bai ma san abinda yake ce mai ba. Tofah yanzu kowa ya mai da hankakinsa kan malaman da su fad'i saka mako. To kan art student aka fara wato su ahmad. To mashkhur Allah abu yayi kyau dan acikin muta 100 ahmad yazo ta goma, masha ALLAH ai batun gaskiya ahmad yayi qoqari. To ba'a d'au wasu lokutan masu yawa ba aka gama da 'yar art d yake a iya mutane ashirin aka iya basu result wato suke aka karrama sunyi qoqari sosai To fah qaqa qara qaqa, yanzu fah an dawo kan science student wato su mashkhur. dan yanzu za'a fara fad'ar saka mako, gaban mashkhur sai fad'uwa yake. sunan wani aka fara kira wato shi ne ya lashe na d'aya acikin su mashkhur. wani d'an qasar rasha ne ya d'au first class, mashkhur kuwa bai yi mamakin hakan ba sabida shi sam baya kawowa kansa zai ci ko ta goma ne. To bayan an gama karrama first class an bashi shidar karrawa. Sai akan dawo kan na biyu nan da nan mashkhur ya sanqame a zaune saka makwan jin an anbaci sunan shi. An kira sunan shi sau uku amma sam ya kasa motsawa sai da ahmad ya d'an ta6a shi sana ya dawo hayyacinsa. Haka mashkhur ya lala6a ya qarasa wajan zuciya cike taff da mamaki dan maimakwan yayi farin ciki mamaki ne ya kama shin dab bai ta6a tinanin hakan ba duk da kuwa yasan yayi karatu sosai. Ah wlh koni amina bayero nasan yaya mashkhur yayi karatu dan har hana idon sa bacci yake ga sallar dare ai addu'a tafi qarfin wasa. Bama iya mashkhur ba har wasu daga ciki student d'in sunyi mamakin haka daga ciki kuwa harda ahmad sabida yadda sukaga kwana kin baya mashkhur yana wasa da karatu sosai. To fah an karrama mashkhur sosai da sosai, an girmam shi yadda ya kamata, an bashi alamum karramawa. duk da kuwa ba wanan ne karo na farko da akayi mai hakan ba, dan lokacin da mashkhur ya zo school first exams din su shi ya d'au first class. Mashkhur har offer aka bashi ta aiki a qasar, in yana da buqata zai iya ciga da zama a qasar yayi aiki shida iyalansa. Tofah tun kafin a gama taro mashkhur ya takurawa ahmad akan sai sun koma gida, duk sabida zahra, dan mashkhur yasan taf zahra zata iya aikata abinda tace in dai bai dawo da wuri ba. Suna qarasawa mashkhur yayi parking tare da cewa! To ya kenan zaka shiga ka duba ta ne ko kuwa?. Mai kuwa zai hana na duba ta, jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa! Ai gwara kaje ka duba ta, jiyama fa da daddare wai na kira mata kai hmmm kai ai yarinyar nan ta cazamin kai, gwarama kaje kayi mata fad'a dan wlh ina kai zuciya ta nesa ne kawai dan wataran ta sake ta kai ni qarshe,, sai jikinta ya gaya mata duka zata ci. Dariya ahmad yayi tare da cewa! Lallai duka ana zaune qalau to wlh gwara ka cigaba da kai zuciyar taka nesa dan in ka dake ta wata jarabar zaka sake fad'awa baka gama fita daga wannan ba, dan ni ba ruwana bama na qasar za'ayi ah to. Cikin mamaki mashkhur ya kalli ahmad tare da cewa! Komar ya baka qasar to kana ina?. Gyara zama ahmad yayi tare da cewa! Ehh mana ai tun jiya da aka turomin message a makaranta akace muzo mu kar6i result d'in mu ya fito,, ai tini na sai ticket,, gobe in ALLAH ya kaimu moning plane zan bi, in sha ALLAH gobe sai kwanan nigeria. Cikin mamaki mashkhur yace wai ahmad da gaske kake, amma shine ko kai shawara dani haba ahmad saurin mai kakeyi haka? da ka jira ai mun koma tare. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa ai nasan in dai na gayama bazaka barni na sai ticket d'in ba kuma wlh ina da dalilai masu mahimmanci da yasa zan koma nigeria, amma kasan badaban haka ba zan iya jira har zahra ta samu sauqi sai mu koma tare. Jinjina kai mashkhur yayi yaso ya tambayi ahmad wana dalili ne haka zai hana shi jiran shi, amma sai ya danne sabida shi bayasan yawan shiga abinda ba ruwan sa. Ahmad kuwa ba dan komai ya yanke shawarar komawa nigeria ba face abu biyu zuwa uku. Na farko dai ya matsu ya koma l sabida ya had'u da ilham, wani mugun qaunar ta da san ganinta ne yake addar shi shi, na biyu kuma, yana so yaje ya samu dady ya gaya mai zancan soyayyar su da ilham, daga nan kuma a tura manya, ayi magarar aure asa rana sabida ahmad da ilham sun matsu ai auren su huta. Na uku kuma ahmad yana son zahra da mashkhur su fahimci junansu sosai, yadda qiyayyar da take tsakanin su zata kau. sanan su so junan su har wani abun ma ya gifta a tsakanim su, ahmad yasan har dai yana tare da zahra da mashkhur baza su ta6a fahimtar junan suba,, shiyasa ma yake san yabar su su biyu. Hmm nikuwa amina bayero nace anya ahmad kuwa, inaga dai bakasan yadda mashkhur da zahra suke qin junan su ba shi yasa kayi tinanin haka. To daga haka ahmad da mashkhur suka futa daga motar, sanan suka wuce sama. Lokacin da suka shiga sun tarar da zahra kwance akan sofa tana ta shararar baccinta hankali kwance. Ahmad kuwa tafiya yayi yace zuwa anjima in zahra ta shi zai dawo. Mashkhur kuwa direct ya wuce bedroom yans shiga ya shiga toilet yayi wanka bayan haka ya futo ya kwanta akan bed. Zuciyar mashkhur tayi fass tass har dad'i yake ji in ya tina yadda result d'in shi ya kasance. Wayar shi ya d'auko ya kira waya yayi musu Oder abinci shida zahra dan mashkhur ya gaji da dafa abinci, yau ko kansa bazai iya dafawa ba barema zahra. Daga haka miqewa mashkhur yayi ya wuce fallo. Yana fita ya hangi zahra tana sauke nunfashi a hankula,, alamum baccinta yayi nisa. A hankula mashkhur ya qarasa kan sofa da take kwance, yana qarasawa ya zira hannun sa a ahankula ya janyo wayar yadda bazata tashi ba. Yana janyowa ya koma kan wata sofa ya zauna a hankula. Yana zama ya bude wayar yana bud'e wayar direct receive call ya shiga sabida yaga koh zahra tayi waya dady, ta gaya mai abinda yake faruwa. Lumshe ido mashkhur yayi tare da furta alhamdulilahi saka makwan ganin yau zahra kwata-kwata batayi waya da dady ba. Mashkhur bai ajiye wayar ba bayan ya fita daga receive call d'in WhatsApp ya shiga. Yana shiga ya search d'in sunan dady, nan ma yana shiga massages d'in ya sauke ajiyar zuciya, ganin basuyi magana da dady ba. Mashkhur yana fita daga chat d'in zahra da dady yaga message d'in abdul sai shgowa yake rututu da yake zahra ta manta bata kashe data ba. Mashkhur zubawa screen d'in phone d'in ido yayi yana kallan ikwan ALLAH. A qalla sai da massage d'in abdul suka shigo wajan talatin kuma bai dad'e da turo suba, dan yana kan online d'in ma. Mashkhur zubawa massage d'in qarshe ido yayi haka nan yaji ya tsinci kansa da karantawa. Haba baby na kin san ina son ki kuma ina son!!!! Daga haka massage d'in ya tsaya, mashkhur har zai bud'e massage d'in abdul ya qarasa karantawa kawai sai ya fasa sabida shi bayasan ya karanta abinda bashi aka turowa ba kuma bai shafe shiba. Nan da nan mashkhur ya fara tinanin wai ko zahra da abdul soyayya suke, can mashkhur yace okay koh shi yasama tace min shi take so kuma shi zata aura. Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da ajiye wayar a zuciyar shi yace oho su suka sani ni baruwa na ai ni dai burina na sake ta in na sake ta ma ya aure ta na huta da barazanar dady. Daga haka mashkhur ya ajiye wayar yana miqewa ya fara ji ana knocking d'in qofar,, da sauri mashkhur ya wuce wajan qofar wai duk sabida knocking d'in mar ya tashi zahra ta takura mai. 6angaran zahra kuwa tana cikin bacci taji ana knocking d'in qofar a hankula ta bud'e idanuwan ta, tana tinanin ko mashkhur ne ya dawo, wata zuciyar tace mata ko dai zee ce?. Gaban zahra ne ya fad'i rass-rass da sauri ta d'an juya a hankula, ai kuwa tana juyawa ta hangi mashkhur da ledoji ahanunsa yana kulle qofar. Ajiyar zuciya ta sauke a cikin zuciyar ta tace ko yaushe ma ya dawo oho shi ya sani. Mashkhur kuwa yana juyowa yayi tozali da zahra sai da gabansa ya d'an fad'i rass sabida yasan yanzu zahra zata fara takurawa rayuwar sa. Mashkhur ko kallan zahra bai sake yi ba ya wuce kan draining ya bud'e take away d'in ya zuba a plate ya fara ci a hankula,, yana ci yana tinanin yanzu ya rabu da zee kuma result d'in shi yayi kyau sosai har sun mai tayim aiki a qasar, yanzi abu d'aya ne ya gagare ya dena a gabana wato shaye-shayen nan. Hmmm in sha ALLAH ma nadena daga yau mashkhur ya fad'a a cikin zuciyar sa, wata kuma zuciyar tace anya zaka iya denawa. Haka dai mashkhur ya cigaba da cin abincin sa yana tinani har ya gama ci. Yana gama ci ya zuba a plate ya nufi inda zahra take. Yana zuwa ya ajiye plate a gefe tare da had'e rai sosai yana cewa kee tashi. Zahra kuwa yamutsa fuska tai tare da cewa! Ah nifah ba sunana ke ba in kana cemin ke sai naga kamar ba dani kake ba. Hannu mashkhur yasa ya janyo zahra da d'an qarfi. Wata siririyar qara zahra ta saki tare da cewa wash, mashkhur yana zaunar da zahra ya zauna shima a kusa da ita tare da d'aukar plate d'in ya d'ibo abinci a spoon ya kai bakinta. Da sauri zahra ta Kawar da kai tare da cewa! Tabbb wai ba kai ne kace bazan sake cin abinci oder a gidan nan ba, ai tun ranar da kace bazan sake ciba ya fita daga rai na nifa yanzu ko qanshin sama bana so, kawai ka dafamin wani. Wlh tallahi in baki ci abincin nan ba sai na danne ki na tura miki ta hanci ya shiga cikin ki ko mutuwa zaki banza mara kunya kawai. Turo baki zahra tai tare da cewa! To ni bayanzu zan ciba a qoshe nake bazan ciba. Hannu mashkhur yasa ya saqalo zahra tare da janyo ta gabb da jikinsa yana cewa! Bari na tura miki ko spoon d'aya ne ta hanci dan ki tabbatar da gaske nake. Da sauri zahra tasa ihu tare da fad'awa kan qirjin mashkhur da sauri tana boye bakinta da hancin ta harda sa hannu ta saqalo bayansa da qarfi.................. Mu had'e a next page........ ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 89* Da sauri zahra tasa ihu tare da fad'awa kan qirjin mashkhur da sauri tana boye bakinta da hancin ta harda sa hannu ta saqalo bayansa da qarfi.................. Sosai zahra ta qanqame mashkhur kamar wandda zata koma cikin sa. Lokacin da zahra ta had'a jikin ta da na mashkhur wani irin shock mashkhur yaji, har sai da nunfashinsa ya d'an d'auke na wucin gadi sanan ya dawo. Da kyar mashkhur ya iya kai hanunsa ya fara qoqarin raba zahra daga jikinsa. Zahra kuwa sake riqe shi tai sosai tare da sakin kuka. Nan da nan jikin mashkhur ya mutu laqas dan ji yayi yama kasa raba zahra daga jikin sa. Dakyar mashkhur ya iya jan dogan nunfashi tare da cewa! Bazaki sake niba, ni dallah sake ni. Sautin kuka zahra ta qara tare da cewa! Wlh bazan sake ka ba ka kashe ni, taya zanci abinci ta hanci. Sassauta murya mashkhur yayi tare da cewa! Naji na fasa baki ta hanci, zan baki ta baki, ki sake ni. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da sakin mashkhur d'in ta fara d'ago fuskar ta hankula. Wani irin kallo taga mashkhur yana mata shiba na arziki ba kuma bana tsiya ba, ita kansa bata san wana irin kallo bane. Wani irin zahra taji sai alokacin taga abinda tai kamar bai dace ba, amma sai ta d'an maze ta kawar da kai gefe, tana turo bakin ta gaba. Wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da d'abo abinci a spoon yana kai mata baki a karo na biyu. Wanan karan dai zahra ta bud'e bakin nata, haka mashkhur ya cigaba da bawa zahra abinci jikinsa duk ya mace, zahra kuwa a bisa dole take cin abinci kawai dai tana ci ne dan ta gujewa muguntar yaya mashkhur. Lokacin da zahra tace ta qoshi mashkhur bai takura mata akan sai ta cinye ba,, kallanta yayi tare da cewa! Baki sallah ba koh? Gyad'a kai zahra tai alamun ee. Sake had'a rai mashkhur yayi tare da cewa! Au ni zaki d'agawa kai sai kace wani sa'anki baki da baki, ya mutsa fuska zahra tai kamar yadda ta basa, murya a saqe tace banyi ba. Miqewa mashkhur yayi ya wuce draining ya ajiye plate d'in bayan ya ajiye plate d'in ya dawo ya d'auki zahra kamar yadda ya saba, ya wuce bedroom d'in sa, da ita yana shiga direct toilet ya kai ta, yana kai ta ya futo ya fara gyara kan bed d'in, ya sake shinfid'a wani bedsheets d'in bayan ya gama ya koma toilet ya taimakawa zahra tayi alwala sanan ya shifid'a mata dadd'uma ya bata hijab ta tayar da salarta a zaune kamar yadda take. Night............... Kwance zahra take a kan gado, tana d'an yin chat ita da yaya abdul. 6angaran mashkhur kuwa yana fallo yana kallon wani american flim a laptop, d'aga kai mashkhur yayi yakalli agogo, qarfe tara tayi wato lokacin shan maganin zahra. Wani siririn tsaki yaja tare da cewa ALLAH ka yayemin wanan jinyar. Daga haka ya miqe ya shige kicin, yana shiga ya dafawa zahra indomie da coffee, bayan ya gama da mata ya zuba, sans ya d'auka ya nufi bedroom d'in. Kwance ya tarar da zahra tana danna waya sau biyu mashkhur yana sallama amma ina zahra bama tasan yana yi ba hankalinta ya karkata akan wayar tata. A hankula mashkhur ya qaraso ya ajiye plate d'in a gefe tare da cewa tashi kici. Nan ma shiru zahra ba amsa, cikin mamaki mashkhur ya kalli zahra. Wani qasai taccan murmushi yaga zahra tana saki, hankalinta duk yana kan wayar bama tasan da wata hallitta mashkhur ba a wajan. A zuceye mashkhur ya fincike wayar, a zabura zahra ta dawo cikin hayyacin ta, tana cewa innalilahi. Mashkhur zahra ta gani tsaye a kanta, wata ajiyar zuciya zahra ta saki sabida har ga ALLAH ta tsorata sosai. Mashkhur kallan wayar yayi yana ganin sunan yaya abdul ya d'auke kansa daga wayar a zuciyar shi yace, hm ai sai kai maye kawai. A fili kuma cewa yayi! Ga abinci nan ki d'auka kici daga yau bazan qara baki abinci ba tinda kina da qarfin da zaki riqe ni da hanun ai zaki samu qarfin da ki cin abinci d'auki kici, wlh in ba haka ba yanzu sai kin cinye shi ta hanci ya qarasa maganar yana cilli da wayar zahra a gefan gado. Zahra kuwa hannu na rawa ta d'auki plate d'in dan yadda taga yaya mashkhur ya had'e rai kuma yana magana a kausa she tasan ba wasa. A hankula zahra ta fara cin abinci alamun dai dole akayi mata. Mashkhur kuwa dogwan tsaki yaja tare da fucewa daga d'akin. Zahra kuwa kallon coffee d'in tai, ita sam coffee ma bai dame taba. Nan da nan dabara ta fad'owa zahra mai zai hana ta tofa add'ur nan ta karya asiri a cikin coffee d'in, addu'ar da hajiya kaka tasa ilham ta ruro mata d'azu domin ta tofawa yaya mashkhur ya sha. Zahra tasan mashkhur yana son coffee sosai, in tace ba tasha in akaci sa'a zai iya sha tinda shi yana sha. Ma tsar da abinci gefe zahra tai sanan ta d'an mirgina ta d'auko wayar ta. A hanzarce ta shiga chat d'in su da ilham, ta bud'e, tanan bud'ewa ta lalibo addu'ar a can sama da yake sunyi d'an yi chat da ilham yau sosai. Zahra tana gani a hanzarce ta fara karanta bata d'au wani logwan lokaci ba ta gama karanta addu'ar tass da yake bata da yawa, sanan ta tofa a cikin coffee d'in. Bayan zahra ta gama tofa addu'ar ajiye coffee d'in tai a gefe, sanan ta d'auki indomie d'in ta ta fara ci da yake tai mata dad'i sosai. Zahra tana gama cin abinci kamar had'i baki mashkhur ya shigo, qarasowa yayi tare da qarewa plate d'in hanunta da ta gama cin abinci kallo da coffee d'in da ta ajiye gefe. Fuska a d'aure mashkhur yace shi coffee d'in ba zaki shaba ko ta hanci kike so na dora kimi? Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa! Aa wlh bana shan coffee ne shi yasa. Jinjina kai mashkhur yayi tare da wucewa qaramar dorowar ya d'auko magungunan zahra, ya ajiye su a kan bed sanan ya warce plate d'in hanun zahra ya fuce. Zahra kuwa murmushi tai tare da cewa! Hmm wahalama yanzu ka fara sha mugu kawai. Bayan few minutes mashkhur ya dawo hanunsa riqe da cup da bottle d'in ruwa, yana qarasowa kan bed d'in ya d'auki coffee d'in ya ajiye shi a sama qaramar dorowar gadan sanan ya dawo kan bed d'in ya zauna a gefan zahra. Yana zama ya bud'e magunguna ya fara 6allowa zahra one by one, yana 6allo mata yana bata tana sha. Bayan ta gama shanyewa ya d'auko mata na shafawa a kai ya tatsa mata a hannu sanan yace ta shafa a kanta. Bayan zahra ta gama shafawa a kanta, na 'yan yatsu mashkhur ya qara tasa mata shima ta shafe yan yantsun nata duk da kuwa yanzu 'yam ya tsun zahra sun fara warke dan kuwa sun dena yi mata ciwo sosai kamar da. Bayan zahra ta gama shafawa, haka mashkhur ya zauna ya shafa mata a qafa. Yana gama shafa mata ya wuce toilet ya wanke hanunsa sanna ya futo,. Sanan ya dawo wajan ga mamaki zahra kamar yadda tai tunani ai kuwa sai taga mashkhur ya d'auki coffee d'in nan, yana d'auka zahra ta fara addu'a a cikin zuciyar ta ALLAH yasa ya sha. Mashkhur kuwa sai da ya qarewa coffee d'in kallon sai wani ya mutsa fuska yake, da kamar dai bazai shaba, kawai sai ya kai bakinsa ya fara sha. fuce yayi daga bedroom d'in hannu riqe da cup d'in coffee ya koma fallo, haka mashkhur ya zauna akansofa ya fara shan coffee d'in sa, haka mashkhur ya shanye coffee d'in tass. Bayan ya gama sha zama yayi ya cigaba da kallonsa a laptop d'in shi. To fah ba mashkhur ne ya gama kallon nan ba sai sha biyun dare a lokacin ma zahra har tayi nisa a bacci. Bayan mashkhur ya gama kallan america film d'in kashe laptop d'in yayi sanan ya d'auka ya shige cikin bedroom d'in. Yana shiga ya tarar da zahra tana ta sharar baccin ta hankali kwance, ajiye laptop d'in yayi sanan ya canza hasken room d'in daga fari zuwa blue, bayan ya canza direct wardrobe ya wuce ya dakko towel sanan ya rage kayan jikinsa ya wuce toilet, domin yin wanka bacci. Bayyan ya fito ya sa kayan bacci A. C ya kunna bayan ya kunna ya nufi bed ya lulu6e zahra da blanket, sanan shima ya koma kan sofa ya kwanta abinsa, yana kwanciya ya lulu6e jikinsa, daga nan bacci yayi awan gaba da shi................. Washe gari. Bayan mashkhur ya dawo daga sallar asubayi kicin ya shiga ya had'a musu breakfast shida zahra. Bayan ya gama, ya zubawa zahra ya kai mata, lokacin ma zahra harta koma bacci bayan sallar asubar da tai. Tashinta mashkhur yayi sanan ya bata yace tashi. Yana bata shima ya fita ya fara cin nasa a hanzarce, sabida yana so ya kai ahmad airport akan lokaci. Bayan ya gamaci mashkhur ya gama cin abinci, bedroom ya shiga ya d'ebo kayansa da zai sa ya d'ebo yayi wanka a toilet d'in fallo sanan ya shirya. Yana gama shiryawa ya koma bedroom d'in shi a hanzarce, yana shiga ya fesa dad'an turaren nan nasa wanda zahra take mutuwar so bayan ya gama fesawa qoqarin sa agogo ya farayi. Zahra kuwa zuba mai ido tai tana tinan ina mashkhur zai je da sassafan nan. Sosai zahra ta zuba mai ido tana kallan dressing d'in shi. Dress d'in mashkhur yayiwa zahra kyau sosai, ga kamarsu da ammi ta sake futowa sosai zahra ta zuba mai ido sabida kamar da taga yana yi mata da ammi, sai taji kamar ammi take kallo, duk da dai mashkhur d'in ma yafi ammin kyau. Karaf mashkhur ya d'ago sukayi 4 eyes da zahra tana mai kallon qurillah,. Fuska a d'aure mashkhur yace kee lafiya kika kallona da mayun idanuwan nan baki. Zahra batasan sanda dariya ta kwace mata ba sabida abinda mashkhur ya fad'a wai itace mai mayun ido shida yake da kwala-kwala ido ai shine mai mayun idon a ganin zahra. Mashkhur kuwa tsaki yaja, ya cigaba da abinda yake, ana cikin haka suka fara jin ana knocking d'in gidan. A hanzarce mashkhur ya fuce daga bedroom d'in. Bayan wasu 'yan muntuna sai ga mashkhur da ahmad sun shigo bedroom d'in bakin ahmad d'auke da sallama. Da sauri zahra ta d'ago fuska d'auke da fara'a tace yaya ahmad sannu da zuwa, murmushi ahmad yayi tare da cewa! Yauwa qanwata ya qarasa maganar yana shigowa d'akin. Gyara kwanciya zahra tai tare da jan blanket ta rufe jikinta sosai da yake a kwance take. Gaskiya yaya ahmad nayi fishi baka zuwa ka dubani fah? Zahra ta qarasa maganar a shagwa6e. Mashkhur kuwa wani haushi zahra ta bashi ganin yadda take lanqwashewa ahmad murya kamar wata mage. Ahmad kuwa cewa! Yayi am sorry qanwata tuba nake, jiya da muka dawo daga makaranta nazo kina bacci naso na dawo, aiki yayi min yawa sabida ina had'a kayana yau zan koma nigeria fa. D'an zabira zahra tai tare da cewa! Nigeria kuma yaya ahmad tafiya zakai ka barni kenan?. Mashkhur kuwa da yake gefe wata uwar harara ya zubawa zahra, ahmad kuwa cewa yayi! Aa qanwata ina da abinda zanyi mai mahimmanci, ne acan amma kuma ai kun kusa dawowa kina samun sauqi zaku dawo. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa! Tom shikenan yaya ahmad ALLAH ya tsare ya kiyaye in kaje ka gai da mutuniyar, nasan ma itace take hurema kunne ka dawo. Wata qasai tacciyar dariya ahmad ya sauki bayan ya tsagai ta yace, aaa ni dai ba ruwana karkisa in naje tayi fushi dani. Itama zahra dariyar tai sanan tace tom shikenan, in kaje ka miqamim gaisuwa kafin na dawo, gyad'a kai ahmad yayi tare da cewa! Zataji in sha ALLAH qanwata, bari mu wuce karna makara koh?. Zahra kwata-kwata batasan tafiyar yaya ahmad d'in amma dole ta danne zuciyar ta tace okay ALLAH ya tsare hanya ya kai ka lpy yaya ahmad. Murmushi ahmad ya saki tare da cewa! Ameen qanwata ngd mashkhur zo mu wuce koh? Ahmad ya qarasa maganar yana kallon mashkhur da yake gefe wanda suka bari cikin kokwantan maganar da suke dan shi sam bai san akan waca yarinyar suke maganar ba. Amma dai haka mashkhur ya d'auke kai suka fuce yana so ya tabbayi ahmad amma ya kasa sabida shi bai cika bin kwakwafi ba kuma yana ganin, tinda ahmad bai mai zancan ba mai zai sa shi ya tambaye shi. Haka dai Ahmad da mashkhur suka kama hanyar airport, suna tafiya ahmad yana qara jan kunnan mashkhur akan ya kiyaye ko da wasa kar ya sake ya ce zai daki zahra sabida zai qara janyowa kansa matsala, kuma ya bata kulawa sosai, kuma yayi mata jinya mai kyau duk abinda take buqata ya kau da kai yayi mata karya zalince ta. Haka ahmad yayi ta yiwa mashkhur nasiha har suka qaraso airport. Lokacin da suka qarasa airport d'in sosai ahmad da mashkhur suka rungume junansu suna jimamin rabuwa. Haka dai suka danne zuciyar su ahmad ya wuce cikin jirgi yana d'agowa mashkhur hannu zuciyoyin su cike da kewar junansu. Jirgin su ahmad yana tashi mashkhur ya juyo gida zuciya ciki da kewar abokin nasa. Haka mashkhur ya dawo gida jikinsa duk yayi sanyi. Haka dai suka wuni a gidan shida zahra kuwa zuciya ba dad'i sabida tafiyar ahmad. Ga zahra duk batajin dad'in jikinta tana so tai wanka amma ta rasa taya zata gayawa mashkhur ya d'auko mata kayanta da dai saura su ga ciwan ciki da mara da yake damunta. Night.............. Zahra tana kan bed a zaune mashkhur ya shigo hannu d'auke da plate d'in abinci ya miqawa zahra. Zahra kuwa da kyar ta iya sa hannu ta kar6a sabida cjwan marar da yake damunta, tunda yau ta tashi takeji ciwan mara ya addabe ta, alamun dai jinin ta na wata yana kan hanya. Haka dai zahra ta fara cin abinci tana ta taradadin yanzu in jini ya isketa a wanan halin ya zatayi?. Da qyar zahra ta iya cin rabin abinci shima taci a bisa dole ne sabida kar mashkhur yace zai dura mata shi ta hanci. Tana cin rabi ta ajiye ta kalli mashkhur da yake gefe tace! Na qoshi ina san shan ruwa. Mashkhur kuwa share zahra yayi kamar bai jiba sai da ya gama shanshan qamshi da miskilancin sa sanan ya miqe ya fuce da ragowar abinci. Bayan few minutes mashkhur ya dawo hannu d'auke da bottle d'in wata mai sanyi. Sai da ya bud'e ya tsiyaya mata a cup sanan ya ajiye bottle d'in ruwan a gefe, ya miqawa zahra, yana miqawa zahra tai sauri ta ajiye tare da cewa! Nifah bana son ruwan sanyi, rashin lpy yake sani. Mashkhur bai ce komai ba ya fuce daga bedroom d'in. Hannu na rawa zahra ta d'akko jarkar ruwan ta fara karanto addu'o'in da tai mai jiya domin ta tofa mai a coffee. Da sauri zahra ta fara karantawa a hanzarce tana gamawa tai sauri ta tofa a jarkar ruwan sanan ta sake tofawa a cup d'in da ta ajiye. Ai kuwa tana gamawa mashkhur ya shigo, hannu d'auke da bottle d'in wani ruwan. zahra tasan mashkhur yana shan ruwan sanyi sosai shi yasa ta tofa, kuma tasan zai iya sha tinda ita bata shaba. Ai kuwa abu kamar al mara mashkhur yana miqawa zhar ruwan da ya sake d'akko mata ya d'auki mai sanyi na cup wanda zahra ta gama tofa addu'a ya fara sha. Sai da ya shanye tass bayan ya shanye harda qara tsiyayar na jarkar yasha. Yana gama sha ya kwasowa zahra magungunan ta, sanna ya fara 6are mata kamar yadda ya saba. Bayan ta gama sha da shafawa, shima ya shafa mata na qafa canza globe d'in d'akin yayi sanan ya lulu6awa zahra blanket, bayan ya gama ya ware A. C kamar yadda ya saba, sanna shima yaje ya kwata akan sofa. Zahra kuwa wani siririn tsaki ta yaja a cikin zuciyar ta sabida ita harga ALLAH batasan A. C nan da mashkhur yake kunnawa kawai dai haquri takeyi dan ba yadda zata iya da shi. To har dai mashkhur yayi bacci wajan sha biyun dare zahra batayi bacci ba saka makwan farga ba da ciwan mara da yake addabarta. Tana tsoran in jinin nan yazo ya zasu qarke ita da mashkhur. Ai kuwa zahra tana cikin wanan nazari taji jini ya fara futowa a hankula, gaban zahra ne ya fad'i rass-rass, a hankula ta miqe ta yaye blanket d'in da mashkhur ya lulu6a mata sanan ta fara qoqarin sauka qasa. Zahra tana sa qafarta taji sam qafar tata tai mata nauyi sosai dan haka batama gwada miqewa ba bare ta taka ta janyowa kanta wata jarabar. Cikin rashin samu mafita zahra ta koma, kan bed ta kwanta tai lamo tana tinanin mai ne mafita. Tana jin jinin nan yana sake gangarowa, har sai da ya jiqa mata pant. Ji zahra take kamar ta kwallawa yaya mashkhur Kira, amma tana jin nauyi da kunya dan bama tasan taya zata farayiw yaya mashkhur bayanin mai yake damun taba. Zahra da ta gaji da kokwanto da tinani ga ciwan ciki da mara kawai bargo taja, ta lulu6e jikinta tare da matse cinyoyinta sosai, wai duk dan dai kar jinin ya cigaba da zubawa, to da haka dai bacci yayi awan gaba da zahra. Mu had'e a text page dan jin ya zata kaya tsakanin zahra da oga mashkhur. ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 90* Zahra da ta gaji da kokwanto da tinani ga ciwan ciki da mara kawai bargo taja, ta lulu6e jikinta tare da matse cinyoyinta sosai, wai duk dan dai kar jinin ya cigaba da zubawa, to da haka dai bacci yayi awan gaba da zahra. ASUBA. Yau mashkhur ya d'an makara sallar asuba dan haka yana tashi bai bi takan zahra ba ya d'aura alwala yayi wuce warshi masallaci. Bayan mashkhur ya dawo daga massalaci, yana shigowa bedroom ya canza globe d'in d'akin daga blue zuwa white, yana canza hasken bedroom d'in ya qarasa bed ya fara tashin zahra. Kee kee tashi kiyi sallah! Shiru zahra ba amsa, hannu mashkhur yasa ya fara dukan folun da ta tayar da kanta. Da sauri zahra ta bud'e kyawawan idanuwan ta, mashkhur ta kani a tsaye a kanta, lumshe ido zahra tai ta sake bud'ewa,, wani dan shi dan shi ta faraji a bedsheets d'in kamar an zubar da ruwa, ko zahra bata gani ba tasan jini ne. Yah ALLAH ko ya zamu kare da wanan bawan naka? Zahra ta fad'i hakan a zuciyar ta, bazaki tashi ba ka ba magana nake miki ba ne? Mashkhur ya fad'i hakan a tsawa ce. Zahra kuwa mai ma kwan ta tashi kamar yadda mashkhur yace sake duqunqunewa tai a blanket d'in. A zuciye mashkhur ya kai hannu zai yaye blanket d'in, da sauri zahra ta riqe shi da iya qarfinta, ta saqe duqunqunewa a ciki. Mamaki ne ya kama mashkhur cikin mamaki yace wai wanan wana kalar iskanci ne haka bazaki saki ba,, wlh na tafi sai dai ki nemi wanda zai kai ki kiyi alwalar, kuma ke da ALLAH. nan ma zahra shiru ba amsa, da qarfi gaske mashkhur yaja blanket d'in ya fuzo shi. Ai kuwa sai ga blanket a hanun mashkhur. Zahra kuwa tana kwance tsamo-stamo akan bed, ta jiqa jikin ta da farin bed sheets d'in da jini sosai, dan har rigar ta bad sheet d'in ma yayi dama dama da jini. Mashkhur yana ganin haka yayi sauri ya yar da blanket d'in gefe tare da hawa kan bed d'in da sauri cikin tashin hankali ya d'ago zahra tare da cewa! Mai yake damunki haka ciwo kikaji?. Ya qarasa maganar yana d'ago ta zaune, zahra kuwa shiru tai ba tare da tace komai ba. Da sauki mashkhur ya kai hannun sa cikin zahra ya fara shafa cikin zahra a tsorace dan shi a tinanin sa jinin daga cikin ta yake futowa. Sosai mashkhur ya shafa cikin zahra amma bai ji wani alamu na ciwo ba. Hankali tashe mashkhur ya kamo hannayan zahra yana lalabasu ko zai ga ciwo amma babu. Baki na rawa mashkhur yace wai a ina kikaji ciwo ne haka? Ya qarasa maganar yana kafe zahra da idanuwan sa. Da sauri zahra ta sunkuyar da kai cikin siririyar murya tace! Ni fa ba ciwo naji ba, shiru mashkhur yayi yana qarewa dogowar rigar da take jikin zahra kallo, a zuciyar shi yana tinanin to in ba ciwo ba mai zai kawo jini haka. Wata zuciyar tacewa mashkhur period mana,, da sauri mashkhur ya kalli zahra wanda kanta yake sunkuye sai wasa take da yatsun hanunta. Mashkhur yana kallan mood d'in zahra ya tabbatar da abinda yake zargi wato period ne. Wata 'yar qaramar ajiyar zuciya mashkhur ya sauke, sabida da ya d'an tsorata sosai yasha wani abin ne ya samu zahran. Kafin kace kwabo zuciyar mashkhur ta rikid'e daga fargaba zuwa jin haushi, nan da nan fuskar mashkhur ta canza kana ganin sa zaka sheda a zuciye yake. Cikin fad'a mashkhur ya d'ago yace, sannu mara mutunci muguwa kawai in banda baki da mutunci ni zakiyiwa rashin mutuncin nan a bed d'in na koh? Duk abinda zaki wahalar da ni shi kike koh?. Zahra dai shiru ba amsa dan har yanzu kanta yana sunkuye a qasa kunya ta rufeta ko ta ina. Cikin tsawa mashkhur yace! Au shiruma kikayi ba magana nake miki ba, d'an zabira zahra tai baki nawa rawa tace! Nima bada sanina ba hakan ta faru, rai 6ace mashkhur yace qarya kike munafuka dama duk abinda zaki wahalar dani shi kike yi, in banda mugunta irin taki bazaki iya tashina ba?. Nan ma zahra shiru tai ba amsa, a fusace mashkhur yace wlh na sake yi miki magana kika yimin shiru sai na sharara miki mari, baki ba rawa zahra tace uh um kamanta kace na dena tashinka in kana bacci baka so. To bazaki iya matsewa ba sai kin 6ata min bed sabida mugunta mashkhur ya fad'a rai a 6ace. Zahra kuwa a zuciyar ta cewa! Tai to ce maka akayi fitsari ne da zan iya matse shi, karaf maganar a kunan mashkhur, amma ita zahra ta d'auka iya zuciya tai magana. Rai 6ace mashkhur ya d'aga hannu a zuciya ya bige bakin zahra. Da sauri zahra ta riqe bakin ta tare sakin kuka, tana mamakin taya akayi yaji abinda tace dan ita batayi tinanin maganar zata futo fili ba. Kuka zahra ta hauyi mai sauti dan harda shasheqa, wlh tallahi baki rufemin baki ba yanzu sai jikinki ya gaya miki. Da sauri zahra ta rufe bakin ta dan tasan mugunta mashkhur zai aikata ma abinda yafi haka. D'agowa zahra tai fuska sha6e-sha6e da hawaye, aki kuwa sukayi 4 eyes da mashkhur wata uwar harara mashkhur ya sakar mata kamar zai cinye ta d'an ya. Zahra kuwa da sauri ta kawar da idanuwan ta gefe tare da d'an toro jan bakinta gaba wanda harya ya sake rinewa yayi jajir sabida bugun da mashkhur ya kai mata. A zuciye mashkhur ya miqe ya wuce kan sofa ya zauna tare da kifa hannayansa da kansa a guiwowin qadar sa, kamar wani mai kuka. Zahra kuwa zuba mai ido tai tana kallan ikwan ALLAH,, har wajan 5 minutes mashkhur bai dago kansa ba, zahra kuwa abin dariya ya bata da sauri tasa hannayan ta biyu ta toshe bakinta tana qonshe dariyar ta, dan karta futo. Mashkhur kuwa sosai ya shiga damuwa sam bayasan takura ko aikin da bai iya ba a rayuwar sa. Jinyar zahra ma kawai kai zuciyar shi nesa yake yana daurewa bisa dole sai gashi yau tayi mai aika-aika nan akan bed d'in shi. Sam mashkhur ya rasa taya zai fara gyara wanan aikin da zahra ta jawo mai, shida ba mace ba bai ma san yazai yiba. Sai da mashkhur ya d'au 10 minutes yana a wanan yanayin sannan ya d'ago, yana d'agowa ya miqe tare da fucewa daga d'akin gaba d'aya. Zahra kuwa ajiyar zuciya ta sauki cikin jin nauyin mashkhur d'in tace uhmmm ALLAH yasa mu wanye lafiya dai. 6angaran mashkhur kuwa yana fita bai tsaya ko ina ba sai bedroom d'in zahra, yana shiga ya nufi kan bed ya fara hargitsa kayan, sosai mashkhur ya ringa hargitsa kayan gadan ko zai samu audiga da pants amma ina ba abinda ya gani. Wani sirrin tsaki mashkhur yaja sanan ya nufi wardrobe ya bud'e a zuciye. Ya zuba ido sama da qasa. Can ya hango tarin pants d'in zahra a qasa wardrobe d'in da sauri ya tsuguna yana stugunawa ya fara bincika qasa pants d'in. Cikin sa'a can qasan pants d'in ya samo ledar audiga, wata siririyar ajiyar zuciya mashkhur ya sauke sanan ya zaro ledar, yana zaro ledar ya d'auko qaramar ledar d'aya ta audiga sanan ya had'a da pants d'in zahra guda hudu, yana d'auka ya fuce daga bedroom d'in. Zahra tana cikin tinanin yaya lamarin zai qarke kawai taji alamun shigowar mashkhur. Da sauri ta d'aga kanta, tana d'aga kanta ta hangi mashkhur a zuciye ya shigo bedroom d'in hannu riqe da ledar audiga da kuma pants. A kan sofa ya cillah audigar da pants d'in sanan ya wuce toilet. Yana shiga ya had'awa zahra ruwan wanka sanan ya fito, yana fitowa ya nufo bed d'in yana zuwa ya zubawa, zahra ido dan yama rasa taya zai fara d'aukar ta cikin jinin na,, dan kuwa mashkhur yana da kyankyami sosai. A hankula mashkhur ya kai kai tare da sa hannun sa ya zai kai jikin zahra ai kuwa yaji qarnin jinin nan ya daki hancin sa. Da sauri mashkhur yaja baya, tare da watsawa zahra wata harara, zahra kuwa azuciyar ta cewa tai duk iyayinka da kyankyami da jan ajinka dole ka ta6a qazantar nan tawa mugu kawai. Tsaki mashkhur yaja sanan ya sake nufar zahra. Sai da mashkhur ya rintse ido sosai sanan ya iya kai hanunsa jikin zahra, yana kai hanunsa ya d'aga ta sama cak kamar wata 'yar tsana duk da kuwa nauyin ta da 'yar qibar ta, sam mashkhur bayasan zahra ta ta6a jikinsa sabida tsabar tsantsami. Yana kai ta toilet ya ajiye ta a kusa da ruwan daya had'a mata. Murya a daqile yace ina zuwa karki fara wanka. Mashkhur yana fita daga toilet d'in ya fuce daga bedroom d'in sanan ya wuce bedroom d'in zahra, yana shiga ya nufi bed ya fara bincika kaya kan bed d'in. Yana cikin binci kawa ya samu doguwar rigar zahra, mara nauyi d'auka yayi ya had'a da d'an kwali sanan ya fuce daga bedroom d'in. Yana komawa bedroom d'in shi ya nufi wardrobe ya dakko towel d'in shi, sanan ya dawo sofa ya d'auki ledar audiga ya bud'e ledar ya zaro d'aya sanan ya d'auki pants d'in ya wuce toilet. Yana shiga ya ajiye mata kayan a kusa da ita sabida karta sha wahala, mai makwan ya ajiye mata rogar a inda ya ajiye mata towel da pants d'in sai mashkhur ya sha'afa ya ajiye mata rigar a kan sin d'i toilet d'in sanan ya fuce tare da janyo qofar toilet d'in. Zahra kuwa ajiyar zuciya ta sauke sanan ta fara qoqarin cire rigar ta. Dama Allah ya sani zahra ta gaji da zama da rigar asibitin nan tunda aka sallamota ko wanka batayi ba, gwarama a asibitin ana qoqe mata jikinta. Da kyar zahra ta iya cire rigar, bayan ta cire rigar ta cire bre d'in ta tana cirewa ta fara wanke kanta da kayar zahra ta iya wanke kanta shima ba wani sosai ya fita ba. Bayan ta gama wanke gashin nata wanka ta farayi, tana wanka tana jin qoshinta yana mata zafi wato inda ya fashe a kanta. Amma dai haka zahra ta daure ta qarasa wankan. Bayan ta gama wankan goge jikinta tai sosai da towel bayan ta gama goge jikinta mayar da bre d'in ta tai duk da ba'a wanke take ba amma dai zahra gani take bazata iya zama haka ba, tinda ba ita kad'ai bace a d'akin. Bayan ta gama sa bre d'in audigar ta 6are ba manna a pants d'in sanan ta fara qoqarin sawa nanma zahra da kyar ta iya sawa tasha wuya sabida qafarta tayi mata tsami. Sai da zahra ta gama sa pants d'in sanan ta fara neman rigar ta amma ina bata ganta ba, towel ta d'aura a qirjinta tana tinanin ko mashkhur ya fita da rigar ne ita dai kamar taga ya shigo da rigar amma bata ganta ba. Zahra tana cikin tinanin nan ta hango rigar ta akan sin, wani siririn tsaki taja a zuciyar ta tace kai to in badda abin yaya mashkhur taya zan iya d'aukar rigar nasa. Zahra ta dad'e sosai tana nazarin nan can kuma ta yanke shawarar gwara ta dadafa ta d'auko rigar tasa ajikinta dan bazata ta6a yadda har sai mashkhur ya shigo ya d'auko mata ba, dan gaskiya ganin abin take ba tsari gaba d'aya kuma kunya zataji, dan tinda aka d'aura musu aure da ya mashkhur bata ta6a kallansa a matsayin miji ba kamar yadda shima bai ta6a kallanta a matsayin mata ba. A hankula zahra ta fara rarafawa har ta qasa bakin sin d'in, sosai zahra ta zira hannu ta saman sen d'in dan ta ciro rigar ta amma ta qasa. Qara d'aure towel d'in zahra tai sosai a qirjin ta sanan ta kama sen d'in tana qoqarin miqewa. Zahra tana miqewa ta zaro rigarta ai kuwa batayi aune ba sai ji tai ta su6ale qasa suuuuu, ta fadi harta bige qeyar ta. Ai zahra batasan sanda ta saki wata gigitacciyar qara ba. 6angaran mashkhur kuwa yana tifa daga toilet d'in ya rufo sanan ya nufi kan bed, da kyar mashkhur ya iya nad'e farin bed sheets d'in da zahra ta 6ata da jini. Yana cirewa ya fuce daga d'akin bayan ya fita yana zuwa falo ya fuce yana sauka daga kan benan ya cillar da bed sheet d'in a shara dan mashkhur gani yake bazai iya wanke bed sheet d'in ba. Bayan ya jefar komawa yayi ya goge ledar katifar da ruwan sabulu yana gogewa katifar ta fushe da yake A. C a kunna take, bayan katifar ta bushe wani saban bed sheet d'in ya d'akko ya shinfi d'a sanan ya fara fesawa room d'in air freshener, mashkhur yana cikin fesa air freshener yaji zahra ta saki wata gigitacciyar qara a toilet, da sauri mashkhur ya yar da air parishioners hanunsa sanan ya nufi toilet a guje.......... Kai wanan jinyar zahra da mashkhur d'in tana bani cittah 😂 Kuma nasan zata baku ko?. Kai mashkhur fa ya fara shiga taskwan wahalar jinyar zahra. Wanan page d'in na ranar Friday ne, sai yau nasamu damar yi, sabida hallom da tamaryamu, sabi da su nai a bisa dole.😂 Sai ku gode musu. To mu had'e a next page Monday... Happy weekend. ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 91* mashkhur yana cikin fesa air freshener yaji zahra ta saki wata gigitacciyar qara a toilet, da sauri mashkhur ya yar da air parishioners hanunsa sanan ya nufi toilet a guje.......... A guje mashkhur ya qarasa bakin qofar toilet d'in, yana qarasawa ya murd'a Handel d'in qofar ya shige a gigice da yake har lokacin zahra bata dai na kurma uban iwu ba. Mashkhur yana shiga ya daskare tsaye a bakin qofar toilet d'in, sabida halin da ya isake zahra. Towel ne d'aure a qirjinta, Kwance take akan hanunta da ya lankwashe, ga santala-santalan cinyoyinta tubarakallah masha Allah sun bayyana a waje sakwan towel d'in yaye sosai sabida fad'uwar da tai. Kanta kife yake a tayal d'in toilet d'in bakin ta da hancin ta sun d'an bashi dan har jini ya fito,. Sosai mashkhur ya zubawa, zahra ido ya kasa ko kwakwaran motsi yama rasa taya zai fara taimakwan ta, sabida ya d'an rud'e bai ta6a ganin mace a wanan yanayin ba sai zahra. Wani uban iwu zahra ta sake gwalawa tare da ambatar sunan shi da qarfi tace, wayyo yaya mashkhur kazo ka tai make ni hanuna ze 6alle. Mashkhur yana jin hakan ya sake rud'ewa ya nufi zahra da sassafa yana qarasawa inda take ya tsuguna jikinsa sai rawa yake,. Jiki na rawa mashkhur ya kai hannu zai d'ago zahra, amma sam ya rasa taya zai fara ta6a jikinta, sai ya kai hannu zai ta6a ta sai kuma ya janye. Wata qara zahra ta sake kwalawa tare da cewa! Wayyo dady ammi hajiya zan mutu. Mashkhur yana jin haka bai sai sanda ya kai hanunsa kan damtsan hanun zahra ba ya d'ago ta da sauri jikin sa na rawa. Mashkhur yana d'ago zahra yaga bakinta ya fashe ga jini yana d'an zubowa ta hanci, nan da nan hankalin mashkhur ya sake tashi jiki na rawa ya kai hanunsa kan hanci zahra ya fara goge mata jinin. Da sauri zahra ta d'an doke hanun mashkhur tare da ja da baya ta d'auki rigarta da take qasa ta fara rufe jikinta tana ja da baya. Jiki na rawa mashkhur ya d'an sake matsawa kusa da zahra da ta raku6e a bayan sin tana ta kuka. Sannu ki dena kuka mana kinji pls kiyi shiru haka. Wata uwar harara zahra ta watsawa mashkhur cikin muryar kuka zahra tace baza'ayi shiru d'in ba, tun lokacin da nake neman tai mako bakazo ka tai make niba sai da hanuna ya kusan karyewa sanan kazo zakace na dena kuka, to bazan dai na ba d'in kuma yau-yau sai na gayawa dady yazo ya d'auke ni mu koma gida na gaji da zama da kai in ba haka ba kashe ni zakayi, zahra ta qarasa maganar tana sakin wani saban kukan. Ga takai cin mashkhur ya ganta a wanan halin ga zafin ciwo da take ji. Shiru mashkhur yayi dan shi yama rasa abin cewa! Amma sai dai haka mashkhur ya d'aure ya sake matsawa kusa da zahra tare da cewa! Wai ke ya kike so nayi da rayuwata ne?, kullum ina qoqarin faranta miki amma bakya gani duk kinbi kin addabi rayuwata haba, dallah rufe min baki banza raguwa kawai ya raqasa maganar yana zubawa zahra ido. Zahra kuwa sake qanqame jikinta tai tare da cewa! Bazanyi shiru d'in ba kukama yanzu na fara ta qarasa maganar tare da sakin wani uban iwu. Da sauri mashkhur ya sa hannu ya rufewa zahra baki tare da cewa! Haba wanan wana kalar rashin mutuncin ne. Da qarfi zahra ta fara qoqarin cire hanun mashkhur daga bakin ta,. Mashkhur kuwa yana ganin haka ya sakar mata bakin tare da cewa! Wlh kika sake kika qara yimin qarar nan yanzu sai na miki mugun duka a toilet d'in nan shashasha kawai. Zahra kuwa taso ta sake sakin wani iwu, amma dai tana tsoran kar ya dake ta kuma gashi ko kaya babu a jikinta kunya zata ji. Sake nanad'e jikinta zahra tai a fefan sin sanan ta kifa kanta a guiwowin ta, ta saki wani saban kuka mai cin rai da dashashiyar muryar ta. Mashkhur kuwa yana ganin hakan yaji jikinsa duk ya sake mutuwa, ga tausayin zahra ya rufe shi sosai, shima mashkhur d'in qifa kansa yayi a guiwar qafafuwan sa kamar mai kuka, dan shi sam baya san damuwa ko hayaniya da takura a rayuwar sa. Zahra tana zaune a qudindine a bakin sin ta kifa kai tana kuka, shi kuma mashkhur yana tugune ya kifa kai ciki da damuwa. kwakwalwar mashkhur ta cazu sosai, dan yama rasa mafita. Can da mashkhur yaji kukan zahra yayi yawa, d'agowa yayi sanan ya sa hannu ya d'ago kan zahra tare da cewa kiyi haquri kinji?. Karo na farko kenan da mashkhur ya ta6a bawa zahra wani haquri a rayuwar ta ko itama lokacin da zahra taji yace tayi haquri sai da mamaki ya daskarar da ita a zaune dan bama tasan sanda ta dena kukan ba. Hannu mashkhur yasa zai janyo zahra, da sauri zahra ta d'in turo hanun mashkhur d'in tare da cewa ni kawai ka rabu dani gwarama na mutu a haka na huta. Sannu ki bari na mayar da ke bedroom mana ya qarasa maganar kamar ya saki iwu sabida tsabar damuwa. Shiru zahra tai ba amsa, mashkhur yana so ya d'auki zahra amma yama rasa taya zai fara ta6a jikin nata. Gani yake bazai iya ba wani iri yake ji in ya kai hannu jikin zahra,. Bara na fita kisa rigar sai na dawo na mayar da ke bedroom mashkhur yana qarasa fad'in hakan ya miqe tare da fuce. Zahra kuwa yana fita taja tsakin baqin ciki, a zuciyar ta kuwa tana mamaki wai yau ita mashkhur yake bawa haquri, duk da dai zahra ta san ba har cikin zuciyar shi yake bata haqurin ba, kawai sabida baya san takurawa da kuka ne shi yasa so yake tayi shiru. Da qyar zahra ta iya kwakwaran motsi sabida hanunta da ta fad'i akan sa,. A hankula zahra ta fara qoqarin sa rigar, amma batayi garajan cire towel d'in ba a kai ta fara qoqarin sa rigar. Hannu d'aya zahra ta iya sawa, amma sam ta kasa sawa a d'ayan da ta kwanta a kan sa da yake yayi tsami sosai. Zahra tafi 20 minutes tana qoqarin sa d'ayan hanun rigar amma ta kasa. Haka dai ta cigaba da qoqarin zirawa tana cikin wanan halin mashkhur ya sake dawowa toilet d'in,. Jiki ba qari ya qaraso tare da cewa! Bari na tai maka miki, shiru dai zahra tai bata ce komai ba,, sabida wani haushi da nauyi mashkhur da take ji. Sai da mashkhur ya d'au minti uku kafin ya iya kai hanunsa jikin zahra. Shima dai da kyar ya iya fara sa mata d'ayan hanun jiki na rawa har wani gumi-gumi yake duk da kuwa da akwai towel a jikin zahra, ba wai tsirara take ba. Kafin mashkhur ya qarasa sawa zahra rigar nan sai da gumi ya jiqa jikinsa sabida shi bai saba ganin mace a hakan ba. Zahra kuwa tun abin yana bata kunya har ya kusa bata dariya sabida yadda taga jikin mashkhur yana rawa da kyar yake iya ta6a jikin ta kamar wanda yake ta6a wuta yana sawa yana hutawa. Mashkhur yana qarasa sawa zahra rigar ya d'auke ta kamar yadda ya saba, yana d'agata towel d'in ya fad'o mashkhur bai bi ta kan towel d'in ba yayi fucewar shi jiki na rawa hannu d'auke da zahra. Mashkhur yana fita daga toilet d'in ya wuce da zahra kan bed yana zuwa ya zaunar da ita a hankula kamar wani kwai. Zahra kuwa mashkhur yana ajiye ta, ta saki wani saban kuka, bawai dan zafin ciwan da take jiba aa kawai dan ta takurawa rayuwar mashkhur d'in. Mashkhur kuwa kan table ya qarasa tare da d'aukko tissue yana d'auko kwalin tissue d'in ya dawo kan be kusa da zahra ya zauna, sanan ya zaro tissue d'in gud'a d'aya, tare da kai hannu sa hanci zahra jiki na rawa ya fara goge mata bakin da hancin ta da suka fashe. Zahra kuwa sautin kuka ta qara harma shasheqa, mashkhur kuwa shiru yayi dan bai sab yadda zai rarashi zahra ta daina wanan kukan nata ba da yake uzzirawa rayuwar sa. Mashkhur yana gama gogewa zahra hanci ya fita kicin ya dafa mata ruwan tea sannan ya d'ebo bread a plate ya dawo d'akin. Har time d'in zahra bata dai na kuka ba dan har fuskar ta tayi jajarin kamar ka ta6a jini ya fito,. Jiki ba kwari mashkhur ya ajiye cup da plate d'in a kan qaramar wardrobe d'in gefan kwabar. Sanan ya hau kan bed, ya zauna suna face's d'in juna shida zahra. A hankula mashkhur ya ruqo hannayan zahra duka biyu, riqe su mashkhur yayi sosai yana tinanin ta ina zai fara. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Ki dena kukan nan ya isa haka kinji, zahra kuwa maimakwan tai shiru kamar yadda mashkhur ya buqata wani uban kukan ta sake saki. Shiru mashkhur yayi tare da zubawa, zahra ido yana kallan ikwan ALLAH, kuka take sosai harda majina. Mashkhur bai sai sanda wani siririn mashkhur ya kwace mai ba saka makwan yadda yaga zahra tana kukan da kyar alamun itama kanta ta gaji da kuka. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! Hmm ALLAH ya kyauta kema kanki da kyar kike kukan kin gaji bare ma ni mai ji. Zahra kuwa tana jin haka ta qara sautin kukanta kamar wadda akace za'a zare mata rai. Cikin mamaki mashkhur yace! To yanzu kuma mai akayi miki haba pls ki dena kukan nan ki bari na huta kema ki hutawa rayuwar ki. Zahra kuwa harara ta watso mai tare da cewa! Bazan dai na ba, ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Wlh in kina so mu koma nigeria da wuri ki dena kukan nan in dai kika de na kukan nan qarshan week d'in nan zamu koma kina samun sauqi. Da sauri zahra ta kali mashkhur tare da cewa! Da gaske, d'an harara mashkhur ya watasa mata tare da cewa! I'm Really,, nanauyar ajiyar zuciya zahra ta sauke nan ta fara share hawayan ta. Shima mashkhur d'in siririyar ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa! Alhamdulilahi a cikin zuciyar sa. Haka dai mashkhur ya cigaba da rarashin zahra taci abinci sanan ta sha maganinta ta koma wani saban baccin. To ranar dai haka mashkhur ya wuni cikin damuwa da takurawar zahra, dan abu kad'an in yayi mata bai mata ba, ya shiga uku zama zatai tai ta rusa uban kuka, har sai da takai ta kawo mashkhur ya dai na hantarar ta da yi mata barazana kawai rarrashin ta yake. Bugu da qari ga jigilar kai zahra toilet da flushed d'in audiga kai ranar mashkhur yaga ta kansa. Haka dai ya lalla6a zahra tai bacci sau da zahra tai bacci ya samu sukuni, ranar dai da batsanan cin ciwan kai mashkhur ya kwanta sabida yadda zahra ta ringa caza mai kai. Nigeria................ Zaune ammi take akan bed d'in ta hannun ta riqe da wayar ilham tana ganin picture d'in candy d'in su zahra, wadda zahra ta turowa ilham. Ita kuma ilham tana daga gefe tana yankewa ammi faracan qafa, sunayi suna hira sama-sama. Suna cikin haka wayar ilham da take hanun ammi tai qara alamun shigowar saqo, karaf a idon ammi. Ammi zubawa message d'in kyawawan idanuwan ta tai, da mamakin ammi sai taga anyi save d'in number da my husband to be..... Daga haka bata qarasa karantawa ba message d'in ya yanke, mamaki ne sosai ya kama ammi, amma sai batacewa ilham komai ba da batati niyar karanta message d'in ba amma ganin sunan da ilham tai save da shi hakan ne yasa ta shiga message din. Ilham kuwa tana jin qarar message d'in hakan ya tabbatar mata da ahmad ne ya turo shi, nan da nan jikin ta ya fara rawa-rawa alamun rashin gaskiya. Tana tinanin ammi zata bud'e message d'in ko kuwa, duk da ilham tasan ammi bata da bin kwakwafi, amma tasan tabbas in ammi taga save d'in sunan ahmad kashin ta ya bushe. Kafin kace kwabo gumi ya tsinkewa ilham a zuciyar ta tana ta addu'o'i wadda ita kanta batasan wana kalar addu'o'i take ba. Ammi kuwa tana shiga wajan message d'in sunan ta qarasa karantawa my husband to be in sha ALLAH. Sosai mamaki ya kama ammi dan bata ta6a tinanin ilham tana da wani saurayi ba, bama hakan ne yafi bata mamaki ba yadda tai save d'in sunan ne ya bata mamaki. Hankali a d'an tashe ammi ta fara karanta message d'in kamar haka! Amincin ALLAH ya tabbata a gareki gimbiya ta da fatan dai kina lpy, ALLAH yasa hakan. In sha ALLAH yau zanzo wajan dady kiyi addu'a sosai akan ALLAH yasa ya amince, dan ni na matsu wlh na ganki sabida tinaninki kinsa ko bacci bana iya yi, by take care. Ammi tana gama karantawa ta d'ago ta kalli ilham wanda tini gumi ya gama jiqa mata fuska, kana ganinta kaga cikakiyar mara gaskiya. Ammi kuwa d'auke kanta tai daga kan ilham ta mayar da shi kan message d'in tana karantawa one by one. Ammi ta d'au 30 minutes tana karanta message d'in da ahmad da ilham suke yi, har lokacim bata kai qarshan message d'in ba da yake messages d'in suna da yawa sosai. Abinda ya d'an kwantarwa da ammi hankali game da lamarin taga dai duk messages d'in, basa gayawa juninsu abinda bai dace ba kawai dai hira su sukeyi ta soyayya mai ban sha'awa, ga kuma yadda taga ahmad yana yawan tinatar da ilham akan abinda ya dace! Da wanda bai dace ba, duk da ammi batasan wane yake messages d'in ba amma gaskiya tasan yana da tarbiya sosai. Amma ammi tasha mamaki yadda ilham take shan soyayya, dan ammi bata ta6a tinanin ilham tasan mene soyayya ba barema tayi sai gashi yau ta kamata dumu-dumu. Cikin wani yanayim da ilham bata gama sanin namenene ba ammi ta d'ago ta kalle ta tare da cewa! Hmmmm my husband to be in sha ALLAH koh, jinjina kai ammi tai tare da cewa! To waye wanan haka ilham?............... Hmm shin ya ilham da ammi zasu qarke kuwa?....... Kuna ganin in ahmad yazo wajan dady, dady zai amince da soyayar su da ilham har ya bashi auran ta ko kuwa...... Ya 6angaran mashkhur da zahra kuwa?......... Ku biyo ni gobe a next page dan jin ya zata kaya. ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 92* Cikin wani yanayim da ilham bata gama sanin namenene ba ammi ta d'ago ta kalle ta tare da cewa! Hmmmm my husband to be in sha ALLAH koh, jinjina kai ammi tai tare da cewa! To waye wanan haka ilham?............... Nan da nan ilham ta fara zazzaro ido duk tabi ta rud'e alamun rashin gaskiya duk ya tattara a gare ta. Gyara zama ammi tai tare da cewa! Magana fa nake miki ilham kika yimin shiru, ba ki na rawa ilham tace ammi hmm uhmm ni! Ni! Ni! Nima ban sam shi ba. Kallan rainin hankali ammi ta watsawa ilham tare da cewa! Kamar ya baki san shiba. Ammi da gaske nake ban san shi ba ilham ta qara fad'in hakan cikin kama-kame da rashin gaskiya. To bakin san shiba kikayi save d'in number kenan?, Hmmm ilham kenan ni zaki yiwa qarya koh? Karfa ki manta ko zakiyiwa kowa qarya a duniya to banda ni a ciki sabida nasan halinki tsaf koya kikayimin qarya sai na gane komin qanqatar qaryar kuwa. Wani yawun tashin hankali ilham ta had'iye tare da sunkuyar da kai qasa dan tama rasa wace amsa zata bawa ammi dan tasan ammi ta riga da ta kamata damo-damo ba ta da wata sauran mafita. Ilham yaushe kikayi saurayi har kika fara soyayya da shi ban sani ba?, ammi ta watsawa ilham tambayar fuska d'auke da mamaki. Jiki na rawa ilham tace aa nifa ammi ba soyayya muke da shiba, shine kawai yake so na ammi nifa kwata-kwata bana san shi. Murmushin takai cin qaryar da ilham take zubawa ammi tai tare da cewa! Hmm gaskiya ne ilham, nasan ai bazaki ta6a aika ta hakan ba ba tare da nasani ba, shikenan tashi kije kinga bama sai an sha wahala ba, tinda yace yau zai zo ya zuwa dadyn ki, in dady ki ya sanar da ni sai nace aaa tinda kinga ai bakya san shi ko?. Da sauri ilham ta d'ago ido sabida yadda taji ammi tana kora jawabi. Ilham bata san sanda tace! ammi yanzu in yazo sai ace mai nace aa bana som shi koh?, fuska a sake ammi tace ee mana ilham ai bakya san shi kuma kinga baza a baki wanda bakya so ba ko?. Ammi dai duk tayi hakan ne sabida tanaso taji gaskiyar zancan abkin ilham dan tasan tabbas ilham qarya take mata suna soyayya da shi. Nan da nan matsa nan cin tashin hankali ya bayyana a fuskar ilham sam sai taji inama inama batayiwa ammi qaryar nan ba, dama kawai gaskiya ta fad'a ko mai zai faru ya faru. Ammi kuwa cewa tai kin gama yanke min farcan kuwa?, jiki a sanyaye ilham ta girgiza kai tare da kama qafar ammin ta cigaba da yanke mata. Sam ilham ta dai na gane komai kawai dai ta riqe farcan ammin ne amma ba yanke shi take ba, ammi kuwa zubawa ilham ido tai tana sake fahimtar abinda yake damun ta, ilham tafi 5 minutes hannu riqe da d'an yatsan ammi, sam tama manta yankan farce take dan tama tafi duniyar tunani, ammi kuwa tana daga kefe ta zubawa ilham ido tana kallan ikwan ALLAH. Qafar ta ammi ta janye duk dan ilham ta dawo cikin hayyacin ta amma ina ilham bama tasan ammi ta janye qafar tata ba. Miqewa ammi tai tare da komawa kusa da ilham ta zauna a hankula. Bayan ta zauna ruqo hanun ilham tai a hankula, a firgice ilham ta dawo hayyacin ta tare da d'agowa dan ganin waye ya riqe mata hannu haka. Ammi ta gani a kusa da ita riqe da hanunta, ilham tayi mamaki sosai ta yadda ammi ta taso kuma harqta dawo kusa da ita ta zauna bata sani ba ita da take yanke mata farce. Ajiyar zuciya ilham ta sauke tare da cewa! Ammi har na gama yanke miki farcan ne?, zubawa ilham ido ammi tai tare da cewa! Ilham ai ke zan tambaya tinda ke kike yanke min farcan taya zan sani ni. Shiru ilham tai dan tama rasa mai zata ce dan ita har ga ALLAH tama manta ta gama yankewa ammi farcan ko kuwa. Girgiza kai ammi tai tare da cewa! Ilham kenan kina bani mamaki sosai ni a tinani na, duk duniyar nan in kika d'auke zahra ba wanda ya cancan ta ki gayawa damuwar ki sama da ni, karfa ki manta ni mahaifiyar kice meye ribar ki in kin 6oyemin damuwar ki. Kuma in baki gayamin damuwar ki ba wazaki gayawa kin dai san yanzu zahra bata nan koh?, ko mene karkiji tsoro ki gayamin zan fahimce ki menene tsakanin ku da shi kuma waye shi a ina kuka had'u da shi?. Gayara zama ilham tai tare da cewa! Ammi kiyi haquri nasan dai nayi miki laifi sosai, na farko na 6oye miki gakiya sanan nazo na sake yi miki qarya yanzu, duk da kuwa kin hani mu qarya akan gaskiya. Hakane yanzu dai inajin ki ki gayamin gaskiyar abinda yake faruwa, ammi ta fad'a tana zubawa ilham ido. Eh ammi zan gaya miki wlh nima ina son shi kamar yadda yake so na, duk da ammi tayi mamamkin maganar ilham amma bata numa mata ba cewa tai, to ya sunan shi?. Sunkuyar da kai ilham tai tare da cewa! Sunan shi AHMAD, kafin ta qarasa rufe baki ammi ta sake cewa! A ina kuka had'u da shi?, uhm a rasha muka had'u da shi, cikin mamaki ammi tace rasha kuma? Gyad'a kai ilham tai tare da cewa! Ehh kin san shi ma ai, wanan fa abokin yaya mashkhur d'in wanda suke karatu tare a rasha. Gyad'a kai ammi tai tare da cewa! Ehh nasan shi, tom ammi shine. Okay tun yaushe kuka had'u da shi?, tun lokacin da mukaje rasha lokacin muka had'u. Gyara zama ammi tai tare da cewa! Lokacin da kuka fara zuwa ko kuam lokacin da kuka kai musu ziyara. Gyad'a kai ilham tai tare da cewa! Ehh lokacin da muka kai musu ziyara. Lalai ilham sannun ki da qoqari kin kyauta kuma ban ta6a tianin zakiyi aika ta hakan ba batare da sanin mu ba, ammi ta fad'i hakan fuska ba walwala. Ilham kamar zatai kuka tace ammi kiyi haquri wlh lokacin ji nai bazan iya gaya miki ba, Sabida nasan kona gaya miki ba lallai ki amince ba. Ehh ai gashi yanzu kinyi gaban kan ki, yanzu ilham har kinyi girman da zaki yankewa kanki hukunci ba tare da sanin kowa ba,. Girgii lza kai ilham tai fuska cike da kwalla, tace aa ammi na gayawa hajiya kaka fa, jinjina kai ammi tai tare da cewa! Shikenan ALLAH ya tai maka tashi kije. Nan da nan hawaye suka fara shararowa ilham, cikin muryar kuka ilham tace! Dan Allah ammi kiyi haquri wlh bazan qara hakan ba. Murya a shaqe ammi tace to yanzu mai kikaji nace dukan ki nayi ko fad'a nayi miki da kike bani haquri. Cikin kuka ilham tace aa ammi amma nasan fishi kikeyi dani kuma ni da naga kina fishi dani gwara kin dake ni ko kinmin fad'an komai ya wuce. Yo ilham yanzu mai kikeso nayi tinda kin riga da kin za6awa rayuwar ki abindda Ya dace shikena ai. Girgiza kai ilham tai tare da cewa aaa ammi ni yanzu in bakya so sai na rabu da shi ammi, ni dai kawai so nake ki yafemin. Da sauri ammi ta girgiza kai tare da cewa! Aaa ilham ni bazan ta6a rabaki da abinda kike so ba, kuma komai ya wuce ALLAH ya tai maka, kawai dai inaso nace miki ki kiyaye gaba, ya kamata in zaki abu ki ringa sanar da iyayan ki kuma bana so ki ringa qarya akan gaskiya. Ajiyar zuciya ilham tai tare da cewa! Yanzu ammi kin amince da ahmad d'in gyad'a kai tai ammi tare da cewa! Ai ahmad yana da hankali sosai mutumin kirki ne ni dai bashi da wani ai bu a waje na, yanzu dai sai ki jira hukuncin da dadyn ki zai yanke. Murmushi ilham tai tare da cewa! In sha ALLAH dady zai amince ma. D'an hararar ta ammi tai tare da cewa! Wawiya kawai ai ba haka nake nufi ba ina nufin zai amince da aure. D'an zaro ido ilham tai tare da cewa! Haba dan ALLAH ammi yanzu sai yace aa?, to ke kina son ai miki aure yanzu ne? Ammi ta watsawa ilham tambayar on expected, jim ilham tai dan sai taji kunya ta d'an kama ta ka d'an. Murmushi ammi tai tare da cewa! Hmm bakya son aure yanzu koh? Ai nasani. Wani kallon rashin gamsuwa da maganar ilham ta watsawa ammi tare da cewa! Ina so mana. Sosai ammi ta zaro ido cikin mamaki tare da bud'e bakin ta tasa hannu biyu ta toshe bakin ta, alamun tsantsar mamaki. Ilham kuwa da sauri tasa hannayan ta duka biyun a rufe fuska ta rufe ta gam alamun kunya. Dan dukan ta ammi tai da hannu tare da sa hannu ta janye wa ilham hannu daga rufe fuskar da tai tare da cewa! Dallah can bud'e fuskar ai ba wata kunya da zaki ji tinda har kika kalli ido na kikace aure kike so, tana bud'e fuskar ilham suna had'a ido da ammi suka had'a baki suka saki dariya mai sauti kamar wasu qawaye, koma nace kamar dai zahra da ilham suna hira. Suna cikin haka su kaji an murd'a Handel d'in qofar, daga ilham har ammi zubawa qofar ido sukayi dan ganin mai shigowa. Dady ne ya shigo baki d'auke da sallama, ammi da ilham har suna had'a baki wajan amsa sallamar, dady barka da yamma ilham ta fad'a fuska a sake. Shima dady fuska a sake yace yauwa dai ilham, yakike da fatan kina lpy, murmushi ilham tai tare da cewa lpy qalau dady. Dady kuwa cewa! Yayi masha Allah sanan ya mayar da kallansa kan ammi yace hadair yana nan kuwa? Girgiza kai ammi tai tare da cewa! Aa baya nan, faruq fa dady ya sake tambaya a karo na biyu. Ammi sake girgiza kai tai tare da cewa! Shima baya nan tare suka fita flin ball, basu dad'e da fita ba. Okay dama ahmad ne abokin yayan su shine nake so su kai mai drinks amma dai tinda basa nan ilham sai ta kai mai, muna sitroom d'in baqi ilham ki kawo mai ruwa kinji, dan gaban ilham ya fad'a kad'an amma sai ta dake kamar batasan da zuwan saba tace tom shikenan dady, daga haka dady yayi fucewar sa. Ilham kuwa wata siririyar ajiyar zuciya ta sauke tare da sakin wani siririn murmushi dan ita tama manta da wata ammi a wajan. Ammi kuwa girgiza kai tai tare da cewa! Ilham kin 6ace da rashin kunya ALLAH Ya shirye ki, dago wa ilham tai tare da cewa! Ammi mai nai, harara ammi ta d'an watsa mata tare da cewa ban sani ba,. Ni tashi ki bani waje kije ki kai wa masoyin naki ruwa da lemo murmushi ilham tai tare da cewa! Kai ammi, itama ammi murmushi tai tare da cewa au qarya nai ne ko ba masoyin naki bane,, dariya ilham tai tare da miqewa ta d'auki hijab d'in ammi da yake gefen bed d'in, har tana qoqarin sa hijab d'in taji ammi tace, hmm gaskiya anyi sha-sha-sha kuwa haka zaki tafi wajan nasa ko fuskarki baki wanke ba, bayan kinyi kuka. Au wlh ammi na manta ilham ta fad'a tare da ajiye hijab d'in ta, hmm ke kuwa ba dole ba kin matso kije kuka juna koh? Ammi ta fad'a cikin zaulaya, d'an yamutsa fuska ilham tai tare da cewa! Kai ammi haka nace miki, girgiza kai ammi tai tare da cewa! Bake kika gayamin ba masoyin naki ne naga ya rubo ta, a message ya matsu ya ganki kema, wataran kina wayan ce mai kin matsu ya dawo ki gan shi ko ba'a yi haka ba? ammi ta fad'a tana tsare ilham da ido. Cikin jin kunya ilham tace kai ammi yanzu sai da kika bi messages d'in kika karanta,, ni dallah shige ki bani waje bana san borin kunya, ammi ta fad'a hakan fuska a sake, murmushi ilham tai tare da wucewa toilet ta wanke fuskar ta. Tana futowa ta zura hijab jikin ta duk sai wani rawa yake, tana gama zurawa ta fuce da sauri. Ammi kuwa murmushi tai tare da cewa! Kai yaran yanzu ALLAH ka shirya mana su. 6angarn ilham kuwa tana fita daga bedroom d'in ammi qasa ta sauka tana sauka ta wuce kicin ta d'auko plate da cup, sanan ta dawo falo ta bud'e firinji ta d'auki ruwa mai sanyi da holandian sanan ta d'ora a plate d'in ta fuce. Tana fita dreck sitroom d'in baqi ta nufa, tana zuwa qofar sitroom d'in ta d'an tsaya gabanta sai dukan tara-tara yake kamar ba itace take zumind'in zuwa ba. Sai da tad'an jima a tsaye a bakin qofar sitroom d'in kafin can tayi ta maza ta shiga. A hankula ilham ta sa qarafa a sitroom d'in ta shiga, tana shiga taji dad'in turaran ahmad ya daki hsncin ta, tana d'aga kai idon ta ya sauka akan ahmad, fuskar nan tasa cike da walwala. Ya qara kyau da girma, ba kamar da ba ilham sai taga ya fiye mata kyau sosai a zahiri fiye da video call d'in da suke. Duk a kallo d'aya ilham ta gane hakan murya a sanyaye ilham tai sallama da sauri ahmad da d'ago ya zuba mata kyawawan idanuwan sa. Suna 4 eyes gaban su ya yanke ya fad'i rass, rass, a tare, ilham kuwa da sauri ta kawar da kai daga kallon ahmad dan kar dady ya gano wani abun............... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 typing............ Double page. Yau double page zan muku sabida ranar mondy ban yi muku typing ba. Suna 4 eyes gaban su ya yanke ya rass, rass, rass, a tare, ilham kuwa da sauri ta kawar da kai kar dady ya gano wani abun............... Sannu a hankula ilham take takawa tana qarasawa gaban ahmad d'in ta durqusa tare da cewa! Ina wuni, da sauri shima ahmad ya d'an kau da kai kar dady ya gane tare da cewa! Lpy qalau, da fatan kina lpy? A taqai ce ilham tace ina lpy qalau. Daga haka ilham ta miqe har zata fara tafiya dady yace! Haba ilham hake ake kawo ruwa, ki zuba mai a cup mana. Jiki na sassarfa ilham tace to sanan ta koma ta tsuguna ta bud'e bottle d'in ruwan ta zuba a cup sanan ta d'ago tare da miqawa ahmad cup d'in hannu na rawa ahmad ya sa hannu y kar6i cup d'in. Suna had'a ido ilham ta d'an kashe mai ido d'aya tare da sakar mai wani murmushi mai kashe zuciyar masoya,, da sauki ahmad ya d'an firgita sabida ruwan da yaji yana qoqarin saki, saura qiris cup d'in da ilham ta bashi ya fad'i, sabida yadda ilham ta kashe mai ido ya tafi da shi. Ilham kuwa tana ganin haka tai sauri ta kama hanyar fucewa daga sitroom d'in. Ahmad kuwa sakin baki yayi ya fara bin ilham da ido harta fuce daga d'akin dan shi yama manta da wani dady a wajan. Dady kuwa shiru yayi yana kallan ikwan ALLAH. Nikuwa amina bayero nace kai ahmad ka bada maza ba wai. To bari dai mu koma 6angarn su mashkhur dan muje mike going......... RASHA........ Washe gari............ A cikin kwana d'aya da wunin ranar mashkhur yabi yayi zuru-zuru sabida tsabar yadda zahra ta sa shi a gaba ba wai, abu ka d'an yayi mata kuka take yi, ga jigilar yawan kai zahra toilet, ga flushing d'in audigar zahra, pants d'in zahra kuwa suna ganin ta kansu a wajan mashkhur dan sam mashkhur baya iya wanke su sai dai yayi flushed d'in su sabida qyan-qyami. Kai tin mashkhur yana jin qyan-qyami flushed harma ya dai na yanzu ya dawo abin tausayi, sabida zahra tana caza mai kai ba wai. Nights........ Hannu riqe da bottle d'in ruwa mashkhur ya shiga bedroom d'in, zahra kuwa tana kan bed tana zaune hannu riqe da waya tana d'an chat. Mashkhur yana shigowa kallo d'aya yayiwa zahra ya d'auke kai sanan ya bud'e bottle d'in ruwan ya tsiyaya a cup, yana tsiyayawa ya nufi kan table d'in kusa da bed ya ajiye bottle d'in ruwan, yana ajiye jarkar ruwan yaji wayar shi tana ringing. Zaro wayar mashkhur yayi daga aljiwu tare da zuba mata ido, sunan dady mashkhur ya gani 6aro-6aro ya fito akan screen d'in wayar da sauri mashkhur ya ajiye cup d'in a kusa da bottle d'in ruwan sanan ya fuce daga bedroom d'in a hanzarce. Mashkhur yana fita zahra ta d'ago dan ganin mai ya ajiye a table d'in, har cikin zuciyar zahra taji dad'in hakan sabida tana ta neman damar da zata qarasa tofawa mashkhur addu'ar da take mai bata samu ba. Dama saura d'aya zahra ta gama tofawa mashkhur addu'ar yau kwana biyu raban ta da ta tofa mai d'an matsawa tai tare da zura haninta sosai ta d'auko cup d'in ruwan sanan ta tofah, bayan ta gama tofawa ta d'akko ragowar na cikin bottle d'in shima tai sanan ta tofa again. Daga haka ta hau online, tana hawa online ta gayawa ilham ta gayawa hajiya kaka yau ta gama tofawa yaya mashkhur addu'ar nan. Ilham kuwa cewa tai eh dama hajiya kaka tace min ba gaya miki in dai yaya mashkhur ya gama shan addu'ar nan in dai taga yayi amai to daga ranar bazai sake sha'awar shan kayan maye ba. Zahra kuwa ta6e baki tau kamar ilham tana ganin ta tare da yi mata reply da to ALLAH dai yasa hakan, dan ita yanzu zahra ta tsinke da lamarin yaya mashkhur kullum tana addu'a amma abu yaqi ci yaqi cinyewa. Bayan few minutes ilham ta yiwa zahra voice note, zahra kuwa kwanciya tai tare da bud'e voice note d'in ilham d'in. Cikin mamaki ilham take maganar murya rass ta cewa zahra kee, ban baki labari ba yau fa ammi ta kamani damo-damo, in gaya miki. Cikin mamaki itama zahra tai mata voice note da cewa! Ta kamaki kuma, akan me kenan bani nasha. Bayan ilham ta bud'e messages d'in batai sanya a guiwa ba wajan fara korawa zahra jawani ta voice note. Haka ilham ta korawa zahra jawabin komai tun yadda akayi messages d'in ahmad ya shigo ammi taga save d'in number da kuma message d'in har zuwan ahmad gida, da yadda ilham ta shawo kan ammi cikin sauqi. Lokacin da zahra ta gama jin labarin tasha dariya sosai kuma hakan yayi mata dad'i sai ta sake turawa Ilham voice note da!! Hmm ilham lalai Allah ya auna miki arziki kin tsalla ke rijiya da baya yanzu to ya dady ya amince da zancan kuma da fatan dai sunana bai futo a wajan ammi ba dan wlh karma ki sake kice nasan zancan. Zahra tana gama turawa ilham voice note d'in sai ga mashkhur ya dawo bedroom d'in. Yana shigowa bedroom d'in ya nufi kan table d'in ya d'auki cup d'in ruwan ya kai bakinsa, zahra kuwa kashe data tai tare da ajiye wayar a gefe a zuciyar ta tace yau dai ta faru ta qare, zan gani zaka dai na shaye-shayan nan ko kuwa, duk da kuwa nasan bazaka ta6a iya dai nawa ba. Mashkhur kuwa yana gama shan ruwan ya koma kan sofa ya zauna tare da bud'e laptop d'in shi ya fara dannawa. Zahra kuwa wani siririn tsaki taja yadda bazai jiba tare da d'akko wayar ta ta cigaba da chat da ilham ta typing, suna chat tana sakin dariya abinta, 6angaran mashkhur kuwa in zahra ta saki dariyar nan sai yaji kamar ya shaqe ta, dan yana tsarguwa sosai. To mashkhur ya d'au 30 minutes yana danna laptop d'in, zahra kuma tana kwance akan bed, ta rufe ido kamar mai bacci tana ta tunanin yaya abdul d'in ta. Mashkhur kuwa lokaci guda yaji zuciyar shi tana tashi sama-sama, amma mashkhur bai damu ba ya cigaba da danna laptop d'in shi abinsa. Can dai mashkhur yaji zuciyar shi ta sake mugun tashi, jiki na rawa mashkhur ya turo laptop d'in daga gaban sa. Nan da nan jikin mashkhur yayi mai zafi sosai ga gumin da yake tsatsafo mai ko ta ina, sabida ji yayi wani abo ya tokare mai a qirjin sa ga zuciyar shi tana sake mugun tashi. Miqewa mashkhur yayi tare da komawa kan table ya sake d'aukar bottle d'in ruwan ko tsiyayawa bai yi a cup ba ya kai bakansa da sauri. Mashkhur bai ajiye bottle d'in ruwan ba sai da ya shanye tasss. Ai kuwa yana shanyewa yaji kamar an qara mai tashin zuciyar nan kafin kace mai wani mugun amai ya taso mai. Da sauri mashkhur ya nufi toilet, yana shiga ya fara sharara wani irin amai. Sosai mashkhur yake amai dan tun yana iya amayo abinda yaci har amai nasa ya canza kala takai ta kawo kamar aman ruwan rubutu yake. 6angaran zahra kuwa tana kwance akan bed, taji sautin amai a toilet, gaban tane ya yanke ya fad'i rass, rass, rass, cikin firgici ta furta inalilahi'wa'ina'ilaihirraji'un,. Sosai zahra ta tsorata da lamarin dan jin yadda yaya mashkhur yake kwararo amai. a zuciyar ta tace yanzu da gaske yaya mashkhur ya dai na shaye-shayan nan kuwa? Can zahra taji sautin amai yayi yawa,, tashi tai zaune sanan ta fara sauka daga bed d'in bayan ta zuro qafafuwan ta ta fara qoqarin takawa. Cikin ikwan ALLAH zahra ta miqe tsaye sosai, amma dai qafarta tayi tsami sosai dan a qyar ma take iya tafiyar. Sannu a hankula zahra take takawa har ta qarasa toilet d'in, tana qarasawa toilet d'in ta hangi mashkhur durqushe a qasa yana ta sharara uban amai ya gala bai ta sosai dan da kayar yake iya aman ma. Kamar zai amayo kayan cikin sa tun yana iya amayo abu har ya dai na amayo komai. Zahra kuwa da qyar ta iya qarasawa wajan da mashkhur d'in yake tare da tsugunawa gabansa. Shima mashkhur da kyar ya iya d'agowa ya kalli zahra kallo, d'aya yayi mata ya kawar da kai idanuwan nan nasa sunyi jajir, jijiyoyin kansa duk sun tashi, a hankula zahra ta kai hannu ta dafa kafad'ar mashkhur tare da cewa! Yaya mashkhur sannu............... Naso na qarasa muku page d'in nan amma na kasa wlh sabida banajin dad'i, ciwan wuya nake ina barar addu'a a gare ku ALLAH ya bani lpy.......... Mu had'e gobe a next page. Allah ya kaimu da rai da lpy, Ina muku fatan alkhairi. ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 93* Shima mashkhur da kyar ya iya d'agowa ya kalli zahra kallo, d'aya yayi mata ya kawar da kai idanuwan nan nasa sunyi jajir, jijiyoyin kansa duk sun tashi, a hankula zahra ta kai hannu ta dafa kafad'ar mashkhur tare da cewa! Yaya mashkhur sannu............... Shiru mashkhur yayi bai bawa zahra amsa ba, zahra kuwa qara cewa! Tai ko na d'auko ma ruwane? Gyad'a kai mashkhur yayi alamun ee, miqewa zahra tai ta fuce daga bedroom d'in, tana fita ta wuce fallo tana zuwa falon ta shige kicin sanan ta bud'e dorowar kicin ta d'auko bottle d'in water mara sanyi, tana d'auka ta kama hanyar fucewa daga kicin d'in, haka zahra ta d'inga tafiya a hankula har ta qarasa bedroom d'in mashkhur. Tana shiga ta wuce toilet d'in, sanan ta koma gaban mashkhur ta tsuguna ta fara qoqarin bud'e ruwan. Haka zahra tai ta kici-kicin bud'e bottle d'in ruwan sabida murfin ya d'an cije ka d'an, zahra tana cikin kici-kicin bud'e bottle d'in ruwan taji mashkhur ya warce jarkar hanunta ta, zahra kuwa zuba mai ido tai tana ganin ikwan ALLAH a zuciyar ta tace sai naga ta yadda zaka bud'e tin da kai ba!!. Kafin ma zahra ta kai qarshan maganar da take a zuciya taga mashkhur ya bud'e bottle d'in ruwan sanan ya cillar da murfin gefe, yana gama cillar da murfin bottle d'in ya kai bottle d'in ruwan bakinsa, yana sha bai kai da had'iyewa ba ya kuskure bakinsa ya zubar sanan ya ajiye bottle d'in ruwan, ya miqe jiki na rawa ya bar toilet d'in. Zahra kuwa wata siririyar ajiyar zuciya ta sauke sanan ta kalli aman da mashkhur yayi, sanan ta kawar da kai, da kyar ta miqe sanan ta d'auko tsintsiya ta fara gyara wajan, bayan ta gama gyara wajan ta d'an wanke toilet d'in sama-sama, sanan ta kunna sin ta wanke hanunta bayan tagama wanke hanun nata fucewa tai daga toilet d'in. Tana fita ta hangi mashkhur yayi wanwar akan bed. Da sauri zahra ta kawar da kai gefe sanan ta kama hanyar fita daga bedroom d'in, tana ficewa direct bedroom d'in ta ta wuce, zahra tana shiga ta saki guntuwar ajiyar zuciya saka makwan yadda taga kaya baje a bed d'in ta, dan ita sam tama manta da ta futo da wasu kayan. A hankula zahra ta nufi kan bed d'in tana zuwa ta zauna a gefe abinta. Zahra tinani ta farayi taya zata iya mayar da kayan nan yanzu, kuma ga room d'in duk yayi qura, shima yana buqatar gyara. Zahra ji tai bazata iya ba gaba d'aya gwarama ta koma bedroom d'in yaya mashkhur d'in in yaso zuwa gobe sai ta gyara nata. Jiki a sanyaye zahra ta fuce tana fita ta nufi kicin ta d'an dora ruwan tea bayan ya dawu. Zubawa tai a cup tasha, bayan ta gama sha miqewa tai ta wuce bedroom d'in yaya mashkhur. Zahra tana shiga ta hangi mashkhur jikin sa sai wani rawa yake ya qanqame jikinsa sosai alamun yana jin sanyi. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta wuce kan table ta d'auki robot d'in A.C ta kashe A. C, bayan ta kashe A. C bed d'in ta nufa jiki a sanyaye. Yadda zahra taga mashkhur yana rawar sanyi sai ya bata tausayi sosai kuma sai taji ta d'an tsorata dan haka ba shiri ta wuce bed d'in sanna ta d'auki blanket ta fara qoqarin rufawa mashkhur a jikinsa. Jiki na rawa zahra ta rufewa mashkhur jikinsa da blanket d'in tsaf, zahra tana rufa mai blanket d'in maimakwan jikin mashkhur ya dena rawa sai taga abu kamar qara shi ake. Da sauri zahra ta nufi kan sofa ta sake d'auko d'ayan blanket d'in, sanan tazo ta qara rufawa mashkhur. Bayan ta rufa mai zama tai a gefan kansa ta rafka uban tagumi zuciya ciya fall da sausayin sa. Zahra gani tai duk da hakan jikin mashkhur kamar bai dai na rawa ba, miqewa tai ta nufi wardrobe ta bud'e side d'in bedsheets da blanket, sanan ta sake d'aukko wani blanket. Bayan ta d'auko a hanzarce ta nufi mashkhur tana zuwa ta haye kan bed sanan ta sake rufawa mashkhur a jikinsa. Bayan ta rufa mai zama tai a gefan kansa tana jimami, har Cikin zuciyar zahra da tasan mashkhur zai shiga cikin wanan halin da bazata tofa mai addu'ar nan yasha a ruwa ba. Nan da nan zahra ta fara karanto addu'a'i kala-kala tana d'an tofawa mashkhur d'in duk da dai jikinsa a rufe yake kansa ne kawai a waje. Zubawa somar kan mashkhur ido zahra tai tana ta dogwan nazari. Haka nan zahra taga sumar kan mashkhur tayi matuqar birge ta nesa ba kusa ba, saka makwan yadda taga sumar tana wani shining da kyalli, saman sumar ta d'an cikurkud'e ka d'an ka d'an. Ba laifi da ya d'an tara sumar kad'an a kan sa ta d'an taru amma ba can sosai ba. Sumar kan mashkhur ta birge zahra sosai, sabida tsabar yadda samar mashkhur ta tafi da zahra batasan sanda ta kai hannun ta kan sa ba. Ai kuwa zahra tana kai hannu kan sumar mashkhur, mashkhur ya bud'e idanuwan sa duka biyu, zahra kuwa bama tasan mashkhur yafarka ba sabida yadda ta ji laushen gashin sumar dan hanunta har nitsewa yake sabida tsabar laushi da taushi. Mashkhur kuwa jikinsa duk ya mace yana so ya d'aga hannu ko dan ya bige hanun zahra daga kansa amma ya kasa dan a halin yanzu ko magana ma bazai iya ba, bare kwakwaran motsi. Zahra kuwa mai makwan ta cire hanunta daga kan mashkhur sai ta fara shafa sumar kansa kamar ta samu gashin jaririn d'an ta. Mashkhur kuwa kuwa lumshe ido yayi sabida har cikin zuciyar shi yake jin yadda zahra take shafa mai sumar kai. Zahra kuwa sam ta manta da sumar kan mashkhur take shafa dan tama tafi wata duniyar tunani, ta daban. 6angaran mashkhur kuwa sabida yadda yake jin dad'in shafar sumar kansa da zahra take har bacci yayi awan gaba da shi. 6angaran zahra kuwa tana dawowa daga cikin hayyacinta tai sauri ta saki kan mashkhur tana mamakin taya akai take shafa kan mashkhur haka amma bata ankare ba. A hankula ta leqa fuskar mashkhur ganin yayi bacci, yasa tai saurin sauka daga kan bed d'in a hankula sanan ta canza globe d'in d'akin daga white zuwa blue, tana gama canzawa ta wuce kan sofa ta kwanta. Duk da zahra bataji dad'in kwanciya akan sofa ba haka ta haqura ta kwanta, tana tinanin yanzu haka yaya mashkhur yake quqarin kwana akan sofa nan kullum. A haka dai bacci yayi awan gaba da ita............ ASUBAYI...... kiran asubar farko a kunan mashkhur, amma sam ya kasa tashi saka makwan yadda jikinsa ya mutu sosai. Haka akayi ta kiraye-kirayan sallar asubayi mashkhur yana ji ya kasa miqewa. Har sai da yaji an fara sallar asubar sanan ya d'aure ya fara qoqarin miqewa. Mashkhur yana miqewa ya zubawa blanket's d'in da zahra ta lulu6a mai ido, yana mamaki waye haka ya zuba mai iyayan bargunan. Can kuma ya hangi zahra da take kwance akan sofa, cikin zuciyar shi yace ai ko ba'a gayamin ba nasan aikin tane wanan. Nan dan abunda ya faru a daran jiya ya d'an fara dawowa mashkhur. Ajiyar zuciya yayi sanan ya miqe da kyar ya sauka daga bed d'in. yana saukowa daga bed d'in ya wuce toilet jiki a mace yana shiga ya d'aura alwal sanan ya futo. Yana fitowa ya koma ya canza globe d'in d'akin daga blue zuwa white. Sanan ya nufi wardrobe ya bud'e ya d'auko dadduma, bayan ya d'auko ya shifid'a ta a gabas sanan ya fara gabatar da sallar asubayi dan yau ji yayi kwata-kwata bazai iya fita massalaci ba. Bayan ya idar da sallar ya gama lazimi miqewa yayi ya koma kan bed ya d'auki blanket guda d'aya ya nufi kan sofa da zahra take kwance sakamakwan yadda yaga ta takure jikin ta waje d'aya alamun tana jin sanyi asuba. Yana zuwa ya fara lulu6a mata blanket d'in a hankula, mashkhur yana cikin lulu6a mata ya saki wani guntun murmushi, a zuciyar shi yace hmm zahra rigima ALLAH na godema jinya tazo qarshe amma dai ko ba komai kin cazamin kai ya qarasa maganar azuciyar shi tare da d'an lakuce mata hancin ta kad'an. Mashkhur yana gama lulu6a mata blanket d'in ya kowa ya canza globe d'in d'akin daga white zuwa blue, yana canza globe d'in ya koma kan bed ya kwanta, bayan ya kwanta ya shige cikin blanket sanan ya karanta addu'ar bacci ba jimawa mashkhur ya koma bacci... Qarfe bakwai na safe dai-dai zahra ta farka, tana farkawa ta miqe zauna tana shafa lalausan blanket d'in wanda yake qamshin turaran mashkhur. Ajiyar zuciya zahra tai tare da miqewa dan ko ba'a gaya mata ba tasan yaya mashkhur ne ya lulu6e ta. Zahra wani siririn murmushi ta saki, sakamakwan tunawa da yadda ta ringa cazawa yaya mashkhur kai, kai ni zahra banso jinyar nan ta tsaya haka ba amma komin banza kaji a jikin ka, zahra ta fad'i hakan a zuciyar ta. Zahra kama hanyar fita daga bedroom d'in tai, a hankula tasa hannu ta murd'a Handel d'in qofar, bayan ta bud'e qofar ta fuce sanan ta rufo qofar a hankula yadda yaya mashkhur bazai tashi ba. Tana fucewa ta nufi bedroom ta, tana shiga ta shige cikin toilet, tana shiga ta hau wanke toilet d'in bayan ta wanke toilet d'in, fita tai ta d'auko towel a wardrobe. Tana d'aukowa ta koma toilet tai wanka, sanan ta futo, riga mara nauyi. Nan da nan zahra taji iska tana shigar ta kota ina. Ajiyar zuciya ta sauke sanan ta dawo kan bed ta fara ninke kayanta, bayan ta gama ninkewa trolley ta d'aukko ta fara jerasu, sabida zahta tasan sun kusan barin russian su koma nigeria shi yasa bata shan wahalar mayar fa kayanta wardrobe ba, iya na baccin ta kawai ta bari a cikin wardrobe d'in. Bayan zahra ta gama shirya kayanta bedroom d'in ta fara gyarawa, staf zshra ta share shi sanan ta goge shi ta fesa mai air freshener, d'aki ya d'auki qamshi yayi tsaf-tsaf abinsa. Daga haka zahra ta fara sa kayanta data ware, atanfa ce riga da skert ce mai kyau wadda zahra bama ta ta6a sa kayan ba. Lokacin da zahra zata sa kayan ta d'anji jiki sosai da yake kayan sun d'an matse ta. Zahra tayi mamakin hakan sosai, sabida time d'in da ilham ta kawo mata kayan zuruf suka shige ta, amma sai gashi yanzu da kyar ta sa. Kayan sun d'an kama jikin ta sosai. Zahra tana gama sa kayan ta fuce ta wuce kicin, tana shiga ta fara feraye dankali bayan ta gama ferayewa soyawa tai, tana gama soya dankali ta dafa tea, sanan ta zuba ta goma falo ta zauna akan draining taci abinta hankali kwance. Bayan zahra ta gama ci tinani tai ya kama ta kai wa yaya mashkhur ko iya tea ne daga nan sai ta duba jikin na shi. Haka kuwa zahra tai, ta zuba tea d'in a cup d'in sanan ta nufi hanyar bedroom d'in mashkhur d'in. Zahra tana zuwa ta murd'a Handel d'in qofar a hankula, ta shiga baki d'auke da sallam. Zahra ji tai shiru ba'a amsa sallamar ba. Rufe qofar zahra tai a hankula, sanan ta kama hanyar zuwa bed d'in. Zahra tana qarasawa, ta kalli mashkhur da yake qudindine a blanket dan har kan sama yana ciki blanket d'in. Kawar da kai zahra tai, sanan ta fara tinanin ta tashe shi ko kuwa. Hmm zahra kenan jikin kine zai gaya miki wlh, yadda kika samu lafiyar nan ai jibgar ki zai yi karma ki soma Wlh. Duk zuciyar zahra ce take gaya mata haka. Zahra kuwa a hankula ta juya gefe sanan ta fara qoqarin ajiye cup d'in akan dorowar gefan bed. A dai-dai lokacin mashkhur ya farka tare da yaye blanket d'in, daga fuskar shi. Kamar almara mashkhur yaga mutum a gefan sa. Da sauri mashkhur ya zubawa, zahra ido, da take qoqarin ajiye cup d'in tea a gefan dorowar bed d'in. Mashkhur gani yayi zahra ta sake haske sanan kuma tayi wani girma. Zahra tana juyowa tai 4 eyes da mashkhur ya zuba mata kwala-kwalan idanuwan sa. Zahra kuwa sai da ya d'an zabura, ita da ta gan shi a cikin blanket yana bacci kafin ta ajiye tea ta jiyo har ya farka ikwan ALLAH, zahra ta fad'i hakan a zuciyar. Muryar mashkhur zahra taji ta daki kunta yaba cewa! Ke mai ya kawo ki bedroom d'in nan mashkhur ya fad'a fuska a had'e. Zahra kuwa d'an shafa wuyan ta tai tare da cewa! Dama cewa nai bari na kawo ma ruwan tea kasha, ya jikin naka. Wani kallo mashkhur ya watsa mata tare da cewa! Ban sani ba muguwa dama can da lafiyar ki kike wahalar dani koh?. Dan turo baki zahra tai tare da cewa! Ina fah dama kasan ance kwanciyar wani tashin wani, to inaga dai hakan ne ya kasan ce damu, kana kwanciya cuta ni kuma ina tashi zahra ta qarasa maganar tana qarkata d'an kwalin atanfarta. Hakan da zahra tai sai mashkhur yaji sa birge shi sosai kuma ta bashi nishad'i, dama rashin kunyar zahra tini ta dena bawa mashkhur haushi kawai dariya take bashi. Mashkhur lumshe ido yayi ya bud'e sanan ya fara yun kurin tashi zaune zahra kuwa tana ganin hakan ta kama hanyar fita gudu-gudu sauri-sauri, mashkhur kuwa binta yayi da ido yana cewa tsoran banza da ki tsaya mana. Juyowa zahra tai tare da murgud'awa mashkhur baki tana cewa! Baza'a tsaya ba d'in. Daga haka ta fuce da saurin ta. Daga yadda zahra take tafiyar ta har abinda tai mashkhur ji yayi hakan ya sake bashi ni shad'i. Wani qasai taccan murmushi ya saki sanan ya miqe ya shige toilet yayi brush bayan ya gama yayi wanka sanan ya futo yana fitowa ya goge jikinsa da towel, bayan ya gama ya sa kaya, direct ya wuce ya d'auki cup d'in tea d'in da zahra ta kawo mai ya fara shan tea d'in................... ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... Double page Nigeria................ Ilham tana fita dady yayiwa ahmad gyaran murya wanda ya shagala da kallan ilham wadda ta d'an jima da fucewa daga sitroom d'in. Jiyowa ahmad yayi da sauri ya sunkuyar da kansa cikin jin kunya. Dady kuwa kawar da zancan yayi tare da cewa! Malam ahmad inajin ka. Ahmad kuwa ba 6ata lokacin ya fara korawa dady jawabin abinda ya kawo shi. Am dama dady abinya ya kawo ni shine inaso na sanar da kai, ina son ilham shine nace bara nazo na gayama a bani dama mu fahimci junan mu daga haka sai manya su shiga zance in ba damuwa dady. Jinjina kai dady yayi a zuciyar shi yace dama buri yayi kama da mutum a fili kuma yace okay shine ya kawo ka?. Da sauri ahmad ya gyad'a kai tare da cewa! ee dady. Jinjina kai dady yayi tare da cewa! Masha ALLAH gaskiya kayi tinani mai kyau da ka sameni da zancan amma ka bari tukunna zanje na samu maman ta in mun shawarta ta kuma ita ilham d'in ta amince, sai a baka damu kazo wajan ta ko zaku samu ku dai-dai ta. ahmad kuwa a zuciyar shi cewa yayi dady ai muda ilham mun dai-dai ta kawai amincewar ki muke nema, afili kuma cewa yai tom shikenan dady ALLAH yasa muji alkhairi. Jinjina kai dady yayi tare da cewa! Ameen ahmad To ya 6angaran abokin naka naga ka dawo kuma su basu dawo ba lpy dai koh?. Gyad'a kai ahmad yayi tare da cewa! dady suma suna kan hanya zuwa ni d'in ne nai saurin dawowa ka wai, amma lpy su qalau suma very soon zasu dawo ai mun gama jarabawar gaba d'aya. Gyad'a kai dady yayi tare da cewa tom shikenan ALLAH ya dawo da su lpy. Daga haka dady da ahamda suka d'an yi hira sosai, bayan sun gama ahmad yayiwa dady sallama, dady yace mai in sha ALLAH, zuwa gobe sai ya dawo duk shawarar da suka yanke sai yaji. Ahmad yana tafiya dady ya wuce bedroom d'in, shi yana shiga ya d'auki wayar shi ya kira ammi. Bayan ilham ta kai wa Ahmad ruwa tana futowa ta koma bedroom d'in ammi. Suna shiga ammi ta fara zaulayar ta da hmm har kin dawo kenan, kinje kinga farin ciki rai nake koh? Murmushi ilham tai tare da cewa! Ammi kenan kinga yadda naga ya sake kyau kuwa, kai dama haka yake da kyau ni ban sani ba ma, Ilham ta qarasa fad'in haka tana cire hijab d'in jikin ta. Sakin baki ammi tai tana mamaki yadda ilham take gaya mata magana ko kunya. Ilham kuwa zama tai ta cigaba da korawa ammi bayani tun ammi tana mamakin ilham har ta saki jikin ta, ta biyewa ilham suka cigaba da hirar ahmad. Bayan kamar 50 minutes da shigowar ilham, sai ga wayar ammi tana ringing. Da sauri ammi ta d'auki wayar ta tare da duba sunan. Sunan dady ta gani da sauri ammi ta d'auka tare da qarawa a kunan ta tana sallama. Daga haka ammi tai shiru ba jimawa kuma tace tom ganinan zuwa. Ammi tana ajiye wayar ta kalli ilham tare da cewa! Dady ne yake kira na kuma nasan akan maganar ki da ahmad ne. Da sauri ilham ta d'an zabira tare da cewa! Haba ammi taya kika gane?. Murmushi ammi tai tare da cewa! Ni ai na sani kuma nasan shawara ce zamuyi akan zancan ki da ahmad ba dai kina so ayi miki aure nan kusa ba?. Da sauri ilham cikin zumud'i tace ee wlh ammi inaso, girgiza kai ammi tai tare da cewa! Ilham kenan yaro yaro ne bai san wuta ba sai ya taka itafa soyayayar nan da kike gani ana aure zaman haquri akeyi zaki iya ko?. gyad'a kai ilham tai tai da cewa! Wlh ammi zan iya insha SLLAH baza ku jiba ba zaku gani ba. Sosai maganar ta bawa ammi dariya cikin dariya ammi tace oho inma munji ko mun gani haquri ne namu tinda dai kina so in sha ALLAH zan yi qoqari wajan dady ya amince da zancan daga haka ammi ta kama hanyar fita daga d'akin zuciya fass da nishad'i sabida yadda taga lokaci guda Ilham ta canza ko kunyar tama ta dena ji. Ilham ammi tana fita da miqe ta daka uban tsallan faran ciki sanan ta d'auki wayar ta ta fara darling number ahmad. Kira biyu ahmad ya d'auka, bayan sun gama gaisawa ahmad ya fara sanar da ita yadda sukayi da dady. Murmushi ammi tai tare da cewa kai dai hubby ka kwanta da hankalinka kasan yadda mukayi da ammi kuwa?. Ahmad da yake driving d'in mota girgiza kai yayi tare da cewa! Aaa my pretty sai kin gaya min. Lumshe ido ilham tai sanan fara sanar da ahmad yadda sukayi da ammi. Ahmad yayi farin ciki sosai tare da cewa! In sha ALLAH, ilham bazaki nadamar za6ata amatsayin miji ba yadda kika nunamin hallacci wajan ammi har ta amince nima zanso ki ko minyi auran bazan bari ki zubar da hawaye ba.............. Ammi tana murd'a Handel d'in qofar baki d'auke da sallama ta shiga. Tsaye ammi taga dady a bakin merro yana taje sumar kansa da kum, yasha farar shadda kai yayi kyau kamar wani sauri kai bakace ya ajiye mashkhur da abdul ba kai harma haidar da faruq. Amsa sallamar, dady yayi tare da cigaba da taje kan nasa. Ammi kuwa qarasowa wajan mudubin tai tare da cewa! Ina zuwa haka ko dai ko dai?. Kallan ammi dady yayi ta merro tare da cewa! Ko dai ko dai mai? Ki qarasa mana in ba tsoro ba. Wata siririyar dariya ammi ta saki tare da cewa! Ina nufin ko dai wajan ta ukun za'a ne? Murmushi dady yayi tare da cewa! Aa wacece ta ukun ni banma santa ba, oho ai kai zan tambaya ni ina gida ina zan san ta kuwa?. Ke dai kawai kice yau kishin kine ya motsa amma kinsan ai ke kin ishe ni ba sai na qaro wata ba. Dan harara ammi ta watsawa dady tare da cewa! Ina ai ni duk dad'i bakin nan naku na maza na san shi, tinda kasan na ishe ka kaje ka qaro ta biyu lokacin ma ina qarama sosai, mashkhur fa kawai na haifa shima ko wani ishashan wayo bai yi ba. Ah ki dena fad'in hakan kema kinsa kina rai na fa wanan d'in ma qaddara ce ALLAH ne ya rubuta hakan amma nifa ke ka d'ai ce a rai na. Ta6e baki ammi tai tare da cewa! Daga baya kenan ni fa nasan dad'in bakin ku na maza, gani nan dai nazo wace magana zamuyi? Ammi ta qarasa maganar tana wucewa kan bed tare da zama a gefan gado. Shima dady dawowa kusa da ammi yayi ya zaunavtare da cewa! Yauwa wata magana ce mai mahimmanci nace bari dai nazo muyi shawara karna yanke hukunci ni ka d'ai, gyad'a kai ammi tai tare da cewa! Gaskiya ne ina ji to. Nan da nan dady ya fara korawa ammi jawa bi kamar haka! Nasan kinsan ahmad abikin mashkhur wanda suke karatu a russian tare kin gane shi?. Gyad'a kai ammi tai tare da cewa! Na gane shi wanan yaran mai kirki koh? Ehh shifa to dama shine yace wai yana son 'yar wajan mu ilham, a bashi dama su fahimci junan su daga nan in sun fahimci junan su sai ya turo magabatan sa, to shine nace ya kike ganin za'ayi ni dai nasan ahmad mutumin kirkine sosai ta fanin hankali da nutsuwa da tarbiya, ya kai amma kina ganin hakan zai yuwu kuwa, dady ya qarasa maganar yana tsare ammi da ido. Ammi kuwa cewa tai! Qwarai ahmad mutumin kirkine yaya, kawai ina ganin a bashi dama koh?, jim dady yayi can kuma yace! amma maryam kina ganin kamar in mukayi hakan bai dace ba, ilham fa yarinya ce, kar muyi mata auran wuri fa. Cikin mamki ammi tace auran wuri kuma haba yaya, tana wajan shekara 18 year's zakace mata yarinya, duk wani abu da ya kamata 'ya mace ta mallama ilham ta kai ta cika. Kai auran wuri ma ya wuce na zahra wanda akayi mata tin kafin tai candy, tana fa s. s 2 mukayi mata aure fa, kuma kasan dai abinda mukayiwa zahra zamu iya yiwa Ilham duk d'aya suke a wajan mu, itama fa ilham d'in tana san auran to ai sai ai mata. Jinjina kai dady yayi tare da cewa! Gaskiya kika fad'a maryam amma wani hanzari ba gudu ba ita ilham ce tace miki tana son aure. Murmushi ammi tai tare da cewa! Ka kira ta kaji da bakinta sun jima suna soyayya da shi bamu sani ba, kuma ita da bakin ta tace min tana son aure dama ni sam banason karatun nan mai tsayi in tayi aure tayi a d'akin ta yanzu duk malaman yanzu 'yan iskane lalata d'alibai fa suke kawai yaya tinda ta nuna son auran nan muyi mata. Jinjina kai dady yayi tare da cewa! Tom shikenan jeki ki kirawo ta naji daga bakin ta, kinga in ta amince sai na aurar da su itama rukkayya, kinsa doctor habib yace tinda an aurar da mamana a bashi ilham ko dai daya daga cikin yaran gidan nan, kinga kawai sai na bashi rukkayya. Jinjina kai ammi tai tare da cewa! Haka ne bari naje na kira to. Dady cewa koh karki wahalar da kanki kirata ta waya. Daga haka ammi ta d'auki wayar dady ta kira ilham, ilham tana d'agawa ammi tace tazo dady yana neman ta. Daga haka ammi ta kashe wayar, ta ajiye gefe, sanan ta zubawa dady ido tana kallansa, shima dady da yaga haka zuba mata ido yayi suka fara kallan junan su kamar wasu sababan masoya. Knocking d'in ilham ne ya dawo da su daga hayyacin su, sabida yadda suka zira junan su ido duk sai suka shagalta. Murya a sanyaye ammi tace ilham shigo. Ilham murd'a Handel d'in qofar tai sanan ta shiga baki d'auke da sallama,. Har ammi da dady suna had'a baki wajan amsawa ilham sallamar,. Ilham tana shigowa ta zo gaban su dady ta zaun abinta tare da cewa! Dady gani nan, kallan ta dady yayi tare da cewa! Dama akan maganar ahmad ne mai son ki, shine nake so na tabbaye ki, kin amince da shi?. Shiru ilham tai tare da sunkuyar da kai qasa cikin jin kunyar dady dan ita yanzu tama dai na jin kunyar ammi kamar dady. Ammi ce tace muna jinki fa? Sake sunkuyar da kai ilham tai tare da cewa! Ammi duk abinda kuka yanke dai-dai ne, gyaran murya ammi tai tare da cewa! Ni dai ba ruwana in dadyn ki ya yanke hukunci karki kuka dani ki kuka da kanki tinda bazaki iya fad'ar gaskiya abinda kike so ba. Miqewa tsaye Ilham tai sanan ta kama hanyar fita, Sai da tazo baki qofa sanan tace ehh na amince. Sanan ta fuce da sauri, nan da nan dady ammi suka kwashe da dariya sabida ilham Ta basu dariya sosai. Bayan sin tsagai ta da dariyar ammi ta kalli dady tare da cewa! Hmm gaji da kunan ka koh? Kwarai naji ai ilham tana da wayo sosai, ai ko ba komai mun kusan tara jikoki a gidan nan. Murmushi ammi tai tare da cewa ai kuwa abun kamar wasa, Daga haka ammi tai komawar ta tsakiyar gadon daday tai kwanciyar ta tare da cewa! A dawo lpy ni dai ina nan bacci zan yi. Miqewa dady yayi ya koma qofa ya rufo tare da dawo wa, ammi da take a kwance kallan dady yayi tare da cewa! Naga haka kuma kai da zata fita ka rufo qofa ka dawo?. Cire rigar shadda dady yayi tare da ajiye ta gefe yana cewa! Na fasa fita nima bacci zanyi. Hmm ka dai ji da shi ni bazan kulaka ba ammi ta qarasa maganar tana juya baya. Murmushi yayi tare da cewa! To bari dai nazo na gwada miki irin qaunar da nake miki tinda kinqi yards, ya qarasa maganar yana fad'awa kan bed.............. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 GARA6ASA page. 😂 Russian......... Yau kimanin kwana uku kenan da barin zahra d'akin mashkhur. A cikin kwana ukun nan sun koma rayuwar su kamar da, ba mai cewa a d'an uwansa uffan, zahra ko kallo bata ishi mashkhur ba shima mashkhur ko kallo zahra bata ishe shiba. Shaye-shaye mashkhur kuwa ya dena ko sha'awa baya bashi. Kuma yaune ta kasance zahra zatai tsarki jininta ya d'auke. Misalin qarfe 4:30am zahra ta shafa shampoo bayan zahra ta gama shafa shampoo d'in zama tai sabida ya d'an kama kanta, misalin qarfe biyar na yamma zahra ta shiga toilet ta wanke kan nata sosai da yake yayi datti kwana biyu bata wanke shi ba sabida larura. Bayan zahra ta wanke kan ta debo maya mayan wanke gashi tai da sabilan shampoo ta sake wanke kan nata tasss. Kai mashkhur ALLAH kan zahra ya wanku yayi baqi wulik mashkhur ALLAH. Bayan zahra ta gama wanke kan qulle gashin tai sanan tai wanka sarki, bayan ta gama ta zauna tai wanka sosai ta wanke jikin ta raban da tai irin wanan wanka har ta manta. Bayan zahra ta gama wanka alwala ta d'aura saka makwan yadda taji anta ta kwad'a kiran sallar magriba. Bayan zahra tayi alwala tana futowa daga toilet d'in, ko towel bata tsaya cirewa ba barema sata kaya zurma hijab d'in ta tai har qasa sanan ta shimfid'a dadduma ta fara gabatar da sallah. Bayan zahra ta idar da sallah ta yi lazimi miqewa tai sanan ta d'aukko wani sabon towel d'in ta janza na jikinta. Toilet zahra ta koma ta shanya towel d'in daya jiqe sanan ta d'auko qarami ta goge kanta sama-sam. Bayan ta gama yafa qarami towel d'in tai a kafad'ar ta sanan ta wuce qaramar drowar ta d'auko stretcher bayan ta d'auko dawowa tai bakin merro ta zauna abinta, tana kallan kanta a mudubi. Ba 6ata lokacin zahra ta jona stretcher socket sai da stretcher d'in ta d'anyi d'imi sanan zahra ta fara stretch d'in gashin tan nata. Zahra tana stretch d'in gashin ta gashi yana miqewa yana qara tsayi masha Allah, zahra ta d'au wajan awa d'aya tana gyaran gashin ta da yake gashin nata yana da yawa ga tsayi. Lokacin da zahra ta gama stretch d'in gashin nata da shafa mai maya-maya gashin kai abin ba'a cewa komai. Yadda kasan gashin india kai ko indian ma ba kowane yake irin gyaran gashin zahra ba ya kwanta luf luf gwanin sha'awa. Gashin yayi baqi sosai gashin ya kwanta a gadan bayan ta sai qyalli yake. Da kyar zahra ta iya samu tai parking d'in gashin ta da ribbon sabida laushi da santsin gashin. Zahra miqewar da za tai kenan towel d'in jikin ta ya zame, ya fad'i qasa ta koma haihuwar uwar ta. Zahra kuwa lokacin data kalli kanta a merro sai da gaban ta ya d'an fad'i kadan saka kwan yadda taka, ta sake cika kota ina tinda ga breast d'in ta har hip's d'in ta ba inda bai sake cika ba, itama kanta sai ta tai mamakim irin qibar da tai lokaci guda. Da sauri zahra sunkuya qasa ta d'auki towel d'in ta mayar cikin ta. Bayan ta gama hijab ta sake zirawa dama bata nad'e dadduma ba ta fara gabatar da sallah isha'i. Bayan ta idar tayi lazimi miqewa tai ta wuce wardrobe ta d'auko kayan baccin ta riga da wando, da kuma pants da bre. Sanan ta dawo kan bed ta ajiye kayan ta kwance bed d'in ta fara qoqarin sawa. Pants zahra ta fara sawa bayan ta gama sawa ta fara qoqarin sa bre, haka zahra tai ta kici-kicin sawa da qyar ta iya sawa. Zahra tana sawa taji da kyar take iya nunfashi duk tabi ta matse ta, kamar zata fasa mata breast haka zahra taji sabida tayi mata kad'an. Zahra ji tai bazata iya jurewa ba, dan haka cire ta tai sanna ta ajiye a gefe, zahra ji tai gaba d'ayama baza iya sa wata bre ba dan haka rigar baccinta ta d'auko ta zira bayan ta gama sawa tasa wandon. Zahra tana gama sa kayan ta zira hula sanan ta ciro wayar ta daga charji tana cirowa ta fad'a kan bed abin ta. Nan da nan zahra taji wata nutsuwa ko ta ina ta kamata. Ba 6ata lokacin zahra ta kunna data ta hau online, tana hawa online suka fara video call da ilham, zahra sun dad'e suna video call da ilham da amir bayan sun gama ajiye wayar tai domin yin bacci. Sam zahra ta rasa mai yake damunta ji tai ta kasa bacci, hakan ya bata mamaki sosai dan yau bama tayi bacci rana ba bare ma tayi tinanin hakan ne ya hanata bacci. abu kamar wasa har 10 zahra ta kasa bacci. Miqewa zaune zahra tai, tana tinanin mai ya kamata tai tinda ta kasa bacci. Haka nan zahra taji tana sha'awar lemo mai sanyi, dan haka sauka tayi daga kan bed sanan ta zura takalmanta ta fuce daga bedroom d'in ba tare da tai dogwan nazari ba. Zahra tana fita ta nufi firinji, ta bud'e sanan ta d'auko lemo mai sanyi bayan ta d'auko rufe firinji tai, sanan ta kama hanyar tafiya kicin, tana shiga kicin ta d'aukko cup ta tsiyaya lemon iya yadda zata iya sha sanan ta ajiye ragowar akan table ta kama hanyar fucewa daga kicin d'in. Zahra tana gab da fita mashkhur yana turo kai ciki, cikin rashin sani kawai suka had'e sukayi wani mugun karo. Cup d'in lemon da yake hanun zahra kuwa tuni yayi sama ya sharare a qirjin ta gaba d'aya. Zahra kuwa wani siririn iwu ta saka saka makwan yadda taji sanyi lemon har kwakwalwar ta. Mashkhur kuwa hakan ba qaramin 6ata mai rai yayi ba a fusace ya nufo zahra, da niyar shasheqa mata mari. Zahra kuwa da sauri tai baya tare da rufe idon ta gam tare da d'an qame hanunta biyu tana jiran saukar dukan mashkhur a jikin ta. 6angaran mashkhur kuwa ya kai hannu kenan zai daki zahra idonuwan sa suka sauka a kan qirjinta, wanda sukai nashe-nashe da ruwan lemo. Daga nipple's d'in zahra har breast d'in ta ba wanda ba'a iys ganin zubun halittar su. Saka makwan rigar ta kwanta a qirjin zahra sosai sabida ruwan lemon da ya jiqa mata riga. Rass, rass mashkhur yaji gabansa ya fad'i da idonanuwan sa ya sauka a breast d'in zahra da sukayi shame-shme da ruwan lemo. Nan da nan mashkhur yaji idanuwansa sun qame qam sun kasa wani kwakwaran motsi, nunfashinsa ma har wani d'a d'aukewa yake. Da kyar mashkhur ya iya runtse idanuwansa domin hana idanuwan kallan abinda suke dugunzuma mai tinani,. Jiki na rawa mashkhur ya fara baya-baya ido rintse. Yana kai bakin qofa ya fuce da sauri ya nufi bedroom d'in shi jiki ba kwari. 6angaran zahra kuwa ji tai shirun yayi yawa kuma taji sauti kamar mashkhur ya fuce a hankula zahra ta bud'e idanuwan nata sabida tsabar tsoro. Tana bud'ewa taga ba kowa ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta kama hanyar fucewa daga kicin d'in. Zahra tana fita bata daga kicin bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in sanan ta fara qoqarin cire kayan jikin ta tana tinanin dalilin da yasa mashkhur bai dake ta ba yayi saurin kyale ta haka bayan kuma taga ya fusata sosai. Kai yaya mashkhur da mugunta, Sai kace na sani ma, zahra ta qarasa maganar tana jan siririn tsaki. Tana gama cire kayan ta wuce toilet tai sake watsa ruwa a jikinta, sanan ta futo ta sake sa wata riga da Wanda ta bacci amma wanan karan rigar mai ma6alli tasa. Zahra tana sawa ta canza globe d'in d'akin daga white zuwa blue, sanan tai kwanciyar ta, ba jimawa bacci yayi awan gaba da ita. Mashkhur............... A rud'e mashkhur ya koma bedroom d'in shi sabida yadda yaga halintun zahra sun rud'a shi sosai. Jiki a sanyaye mashkhur ya shige blanket, ya runtsa idansa domin yayi bacci ko ya samu salama. Mashkhur kuwa abu kamar wasa yana rufe ido sai ya d'inga ganin zahra a yanayin da ya baro ta. Nan da nan bugun zuciyar mashkhur ta fara bigawa da qarfi. Kafin kace mene wani feeling d'in zahra ya cika mashkhur ta ko ina. Nan da nan time d'in da mashkhur ya shiga toilet domin temakawa zahra sabida iwu da tai, a yanayin daya iske ta. Jiki na rawa mashkhur ya miqe tare da d'aukar wayar sa. Yana d'auka ya kunna data ya hau online, bai yi 6ata lokaci, mashkhur siya musu ticket d'in da zasu koma nigeria shida zahra. Mashkhur ticket d'in morning na qarfe 8 ya siyar musu sabida yasan in dai basu bar qasar nan ba zuwa gobe komai zai iya faruwa tsakanin shi da zahra. Bayan mashkhur ya gama siyar musu ticket d'in ajiye wayar yayi a gefe, sanan ya sake shigewa blanket dan yayi bacci amma abin ya faskara. Abu kamar wasa har 12 dare mashkhur yana nan ya kasa bacci in ya rutse ido kawai zahra yake hangowa a halin da ya barota. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja ya tashi zaune tare da cire rigar shi ya wullar a gefan gado. Ji feeling d'in zahra yake ajikinta kamar zai kashe shi, nan da nan mashkhur ya miqe, ya fuce daga bedroom din, sabida ji yayi in bai sha ruwa mai sanyi ba kamar zai iya mutuwa. Mashkhur yana zuwa falo firinji ya nufa ya d'auko ruwa mai sanyi sanan ya kafa a bakinsa. Mashkhur bai ajiye bottle d'in ruwan ba sai da ya shanye tsaf. Mashkhur yana shayewa ya koma kan sofa falo ya zauna. Nan da nan mashkhur ya fara tinanin mai ne mafita?. Can mashkhur ya fara tinain ko dai yayi shaye-shayan ko ya iya bacci. Ai kuwa mashkhur yana tinanin nan yaji zuciyar shi ta fara tashi kuma sam yaji baya sha'awar shaye-shaye, tin sanda mashkhur yayi amai har yau bai sake sha'awar shan wani nau'i na kayan maye ba. Mashkhur ji yayi yana matuqar san ganin zahra ko da bazai ta6a jikinta ba gani yake in ya ganta wani abun sai iya raguwa. A hanzarce, mashkhur ya miqe ya wuce bedroom d'in zahra cikin rashin sanan mafita. Yana qarasawa ya murd'a Handle d'in qofar a hankula sanan ya shige. A hankula mashkhur ya rufe qofar sanan ya shige ciki tare da ya canza globe d'in room d'in, haske d'akin ya koma white. Sannan mashkhur ya koma gefan bed ya zubawa zahra ido, kwance take da gefe d'aya ta tayar da kanta fa fulo. Rigar nan tata ma6allai biyu sun cire ta d'anyaye kad'an. Ugunta na gefan da cibiyar ta duk a waje saka makwan rigar da ta d'an yaye. Ugun nan nata tubarakallah mashkhur ALLAH yayi shap sosai da sosai, ga hips d'in nan nata kamar ya fasa wando ya futo yayi shap sosai. Wani dogwan nunfashi mashkhur yaja sanan ya kai idanuwan sa kan brest d'in ta. Suma mashkhur ALLAH duk da babu bre a jikinta sun cike qirjin fam kamar a hura balan balan. Jiki na rawa mashkhur ya kashe globe d'in bedroom d'in gaba d'aya ko blue d'in bai kunnaba sanan ya hau kan bed d'in a hankula. Haka-haka mashkhur yayi ta matsawa kusa da zahra hankula,. Mashkhur bai tsayaba sai da yazo gab da zahra shima a hankula ya d'ora kan nasa a kan fulon da zahra,, kamar dai yadda itama zahra ta tayar da kan nata. Suna faces d'in juna har mashkhur yana iya jin sautin saukar nunfashin zahra. Sosai mashkhur ya zubawa zahra ido yana kallon ta hankali kwance, kallan qurillah mashkhur yakewa zahra dan tinda yake bai ta6a ganin ainahin kamarta ba irin yau. Le6an nan nata na qasa a sake tana sauke nunfashi hankali hankali kwance. A hankula mashkhur ya kai hannu kan ugun zahra dai dai inda rigar ta yaye ya shafa. Haka mashkhur ya ringa shafa igun zahra har zuwa cibiya. Zahra kuwa cikin bacci taji ana shafa mata ugu, sai zahra ta d'auka kamar ba gaske bane mafarki ne, can kuma ta sake jin han zura mata yatsa a cibiya. Da sauri zahra ta bud'e idanuwan ta biyu, ai kuwa zahra tai tozali da namiji a gabanta ko riga babu a jikinta yana shafa mata ugu da ciki harma da cibiya. Zahra bata gane mashkhur bane da yake room d'in ba haske. Zahra sabida tsabar tsoro bata tsaya ta qarewa wanene a gabanta kallo ba sabida harga ALLAH bata kawo mashkhur bane sabida bata ta6a tianin ko kwatan kwanci haka mashkhur zai iya yi mata ba a duniyar nan. Cikin tsoro baki na rawa zahra tai baya tare da cewa! Waye kai?? zahra idanuwan ta yana runtse ta fad'i haka sabida kallo d'aya tai mai ta rufe ido sabida tsabar tsoro. Amma tajibtsit ba amsa, Sosai zahra ta bud'e baki tana qoqarin kurma uban iwu, da sauri mashkhur ya sa hannu ya toshe mata baki tare da cewa! Karki sake kiyimin iwu nine nan, gwarama ki shiru ya qarasa magana yana sakar mata baki. Zahra tanajin muryar mashkhur ta saki ajiyar zuciya, nan da nan tsoro ya fara sakin ta cikin mamaki zahra ta bud'e ido tare da cewa! Yaya mashkhur mai ya kawo ka bed d'in na da stowan daran nan ko wani abun kake buqata na dafa ma, duk a d'an tsorace zahra take maganar nan. Mashkhur kuwa shiru yayi ba amsa, sai ma sake riqo ugun zahra da yayi yana shafawa. Cikin tsoro da mamaki da tashin hankali zahra tace yaya mashkhur menene? Haka wanan wana kalar iskanci ne wallahi in baka dai na yimin haka ba zan kwallarama iwu. Mashkhur sake matso da fuskar sa kusa da ta zahra yayi tare da cewa! Iskanci ko? Nine d'an iskan, to in kin isa ki kwallamin iwu kiga abinda zan miki yanzu-yanzu ai wanan ba iskanci bane wlh kika sake kayi iwu sai na sauke miki rashin kunya, zan miki iskan ci na gaske tinda naga ke bama kisan iskanci ba, ai ba haka ake iskan cin ba kuma in kin isa kiyi iwun ki gani............... Hmmm ni dai har kun bani kuya wlh 😂🙈 mu had'e a next page. Yau dai kunsan nai muku adalci har typing d'in gara6asa nai muku, tinda na fara rubuta book d'in nan ban ta6a page mai tsayi ba irin na yau. JUMMA'ATUL KAREEM. ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 94* Nine d'an iskan, to in kin isa ki kwallamin iwu kiga abinda zan miki yanzu-yanzu ai wanan ba iskanci bane wlh kika sake kayi iwu sai na sauke miki rashin kunya, zan miki iskan ci na gaske tinda naga ke bama kisan iskanci ba, ai ba haka ake iskan cin ba kuma in kin isa kiyi iwun ki gani............... Mashkhur ya qarasa maganar yana janyo zahra jikinsa da qarfi, cikin muryar tsoro zahra tace dan ALLAH yaya mashkhur kayi hawuri, bazanyi iwun ba amma ka sakeni ta qarasa maganar tana ja da baya da iya qarfinta,. Amma ina zahra jinta tai gam a jikin mashkhur,. Mashkhur kuwa lumshe ido yayi kamar mai bacci yaqi cewa! Komai, amma har time d'in bai dai na shafa ugun zahra ba. Cikin murya mai kama da ta kuka zahra tace! Yaya mashkhur in wani laifi nai ma kayi haquri wlh na dena daga yau ka dena min irin wanan abun bana so pls ka sake ni. Nan ma mashkhur bai cewa zahra ko mai ba. Shiru zahra tai tana tinanin mafita mai zatai, can dai taji abin yayi yawa ta saki wani kuka cikin kukan tana cewa! Wanan ma iskanci ne ko riga babu a jikin ka kazo kana shafa min jiki ni dallah ka sake ni. Mashkhur kuwa bud'e idanuwan sa yayi fass akan fuskar zahra da take ta shar6a kuka qasa-qasa. Nine d'an iskan? Mashkhur ya fad'i hakan yana tsare zahra da ido, zahra kuwa nan da nan ido ya raina fata cikin murya kuka tace ee mana wanan in ba iskanci bane mene?. Lumshe ido mashkhur ya sake yi sanan yace, ki bari sai mun koma nigeria nai miki saki uku rass to duk sanda kikaga na ta6a ko hanunki ne sai kice min d'an iska, amma yanzu ba sunana d'an iska ba sunana mijinki kuma duk abinda na ta6a a cikin ki halak ne dan haka ki dena wahalar da kanki. Ni wlh kai ba mijina bane, ni yaya abdul ne mijina. Mashkhur lokacin da zahra tace abdul ne mijin ta sai da mashkhur yaji wani iri a ransa a fili kuma cewa yayi, okay sai shi ka d'ai zaki bari ya ta6aki kenan?,, cikin murya kuka zahra tace akace ma shi d'an iskane irinka mai ta6a mata. Cikin kasalaliyar murya mashkhur yace au iya ta6awama nake har lalata su nake qarewar ta6awa ya qarasa maganar yana tura yatsan hanunsa a cibiyar zahra. Nan da nan zahra ta fashe da kuka tace wlh duk iskanci da kakemin muna komawa gida sai na gayawa dady da ammi. To ki fad'a mana sai me inma kin fad'a ke zakiji kunya nikuma su samin albarka. Cikin kuka zahra tace dan ALLAH ka rabuda nima karka lalata ne. Duk da mashkhur yana cikin wani yanayi amma sai da maganar zahra ta bashi nishad'i, da dariya sosai. Wani sirrin murmushi mashkhur ya saki tare da cewa! Wa kika ta6a ganin na lalata? Ciki shasheqa zahra tace! Ba haka kace ba iya ta6a mata ba har lalata mutun kanayi. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e tare da cewa! To ni ba haka nake ba amma tinda kika cemin d'an iska yau zan fara ta kanki. Kuka zahra ta saki mai sauti tare da cewa! Dan ALLAH ka yafemin wlh ba laifi na bane sharrin shed'an ne, zahra ta qarasa maganar tana fashewa da kukan tsoro. Murmushi mashkhur yayi sabida maganr ta bashi dariya sosai, cikin siririyar murya tace! Bance karkimin iwu ba ko so kike ayi na gaske?. Da sauri zahra tace aa dan ALLAH ni kona wasan ma a dena bana so. Kinga ki bani had'in kai kawai ko nayi miki ta qarfi. Cikin kuka zahra tace wlh bazan bada had'in Kai ba tinda ni ba 'yar iska bace irinka. Nifa ba d'an iska bane amma tinda kika kirani da d'an iska yau sai na yi miki iskan nan ko yayane. Kafin zahra tai magana taji mashkhur yana qoqarin zira mata hannu a riga. A gigice zahra tasa hannu biyu ta riqe hanun mashkhur gam tana cewa! Dan ALLAH karka yimin haka, kayi haquri ka gafarce ni. Murmushi mashkhur yayi dama wasa yakewa zahra so yake kawai ya sake rud'ata, dan inta rud'e tana bashi nishad'i. Nan Da nan zahra ta saki wani saban kukan hannu riqe da riga. Mashkhur kuwa shiru yayi yana sauraran zahra da wanan kukan da take kawai sake tayar mai da sha'awa shi yake. A hankula mashkhur ya kai baki kunan zahra ciki rad'a yace ki dena kukan nan haka bazan lalata ki ba ni da wasa nake miki gobe zamu kima nigeria, ya qasa maganar yana shan shana wuyan ta kamar tsowan wani maye. Nan da nan zahra Ta zabura cikin farin ciki tace da gaske yaya mashkhur? Gyad'a kai mashkhur yayi tare da cewa! Eee. Murmushi zahra tai tare da furta alhamdulilahi. A hankula mashkhur ya saki zahra tare da d'an jan baya kad'an. Mashkhur yana sakin zahra ta matsa baya sosai tare da furta ngd. Lumshe ido mashkhur yayi sabida wani irin azababan feeling d'in zahra da yake damunsa. Zahra tana cikin mai da nunfashi taji mashkhur ya kawo mata wata sabuwar rarama kamar wani tsowan zaki tare da hugging d'in ta a qirjin shi. Kafin zahra tai magana taji mashkhur ya fara qoqarin kama mata lips d'in ta, mashkhur kamawa zahra baki yayi daga le6an sama har na qasa ya fara bata wani hot kiss. Sabida tsabar masifa har wani nunfashi mai huci zahra taji mashkhur yana fitarwa daga hancin sa. A gigice zahra ta dake zata kwallara iwu amma ina bakin mashkhur ya riqe shi sosai. Sosai mashkhur ya ringa shan baki zahra kamar ya samu ice cream . haka zahra hankali a tashe ta fara qoqarin zare bakinta daga na mashkhur amma ta kasa. Zahra shiru tai dan ta rasa yadda zata kwaci bakinta daga na mashkhur d'in. A hankula zahra taji jikinta yayi mata sanyi sosai, tun batajin dad'in kisses d'in da mashkhur yake mata har dai ta fara jin nutsuwa-nutsuwa. Zahra dai haka mashkhur itama ya ringa tayar mata da feeling d'in ta sama-sama. Abi dai kamar wasa har mashkhur ya tayarwa da zahra feeling d'in ta sosai. A galabai ce da sha'awar zahra mashkhur ya sakar mata baki. A lokaci kuwa sha'awar zahra ta gama tashi, dan haka mashkhur yana sakar mata baki itama ta kama mai le6ansa na qasa ta fara tsotsa kamar ta samu sweet a hankula, ta fara bawa mashkhur reply mashkhur kuwa abin nema ya samu nan da nan shifa ya kama lips d'in zahra na sama ya fara tsotsa a again. Nan da nan mashkhur da zahra suka fara exchange d'in nunfashi mashkhur yana shan na zahra, zahra tana shan na mashkhur. Dan ko wanan su yana iya juyo nunfashi d'an uwansa. Tofah mashkhur ya kasa sakin baki zahra itama zahra ta kasa sakin bakin mashkhur dan yadda kasan zasu cinyewa junansu baki. Bakaji sautin komai sai na mayataccan kisses d'in da suke. Kafin kace me jikinsu ya d'au zafi, sabida irin mugun kiss d'in da suke bawa junan su,. Haka mashkhur ya d'inga yawo da yatsun hannayansa daga ugun zahra zuwa marar ta,, zahra kuwa sai uban gumi take sheqawa bama ita ka dai ba harda mashkhur d'in gashi sun qaqame bakunan junan su sunqi saki. A hankula mashkhur ya zame hanunsa daga ugun zahra ya mayar da shi wayan ta ya fara shafawa, daga kanta zuwa wuyan ta. Sosai mashkhur yake ji dad'in yanda yake shafawa zahra gashi saka makwan laushi da tsantsi da gashin nata yake masa. Gashin zahra dake d'aure da ribbon tuni ribbon d'in ya fad'i qasa gashin ya tauwatse har gadan baya da kafad'a. Daga fuskar zahra har ta mashkhur d'in gashin zahra ya rufe ruf. Nan da nan qamshi gashin zahra ya qared'e hancin mashkhur, nan da nan mashkhur ya qara lumshe ido tare da cigaba da kissing d'in lips d'in zahra,. A hankula mashkhur ya sake d'aga hannu ya kai gashin zahra, ai kuwa yana kai hannu gashin zahra santsi gashin zahra ya zamo da hanun mashkhur kan brest d'in ta. Hmmm kafin kace kwabo wari yayi tsit, daga mashkhur har zahra kowa ya dai na kisses d'in d'an uwan sa, amma dai basu zare bakin suba daga najunan su. Shi dai mashkhur bada niya ya kai hanunsa kan brest d'in zahra ba kawai tsabar tsintsin gashin zahra ne ya zamo da hanun shi kan brest d'in zahra. Ciki na rawa zahra ta kai hannu kan hanun mashkhur domin janye hanunsa daga brest d'in ta. Zahra tana kai hanunta kan na mashkhur, mashkhur ya matsar da hanunsa, ai kuwa matsa da hanunsa da zai yi kenan yaji babban d'an yatsan sa ya sauka akan nipples d'in zahra,. Daga mashkhur har zahra sai da nunfashi su ya d'auke na wucin gadi, saka makwan nipples d'in da mashkhur ya ta6a. Nan da nan zahra ta farajin zuciyar mashkhur tana ta bibbigawa da qarfi. Zahra kuwa wani dogwan nunfashi ta sauke lokaci guda tama rasa mai yake mata dad'i a duniyar gaba d'aya. Mashkhur yana so ya janye hanunsa daga kan brest da nipples d'in zahra amma sam ya kasa dan hanunsa yama kasa motsi gaba d'aya. Zahra ma ji tai ta kasa motsi itama,, kaga d'aya sunyi shiri bakajin sautin gomai sai na saukar nunfashin junan su. Zahra tana cikin wanan halin taji baban d'an yatsan mashkhur na qarshe ya fara motsi akan nipples d'in ta. Rass'rass'rass gaba zahra ya fad'i dan har sai da mashkhur yaji sautin fad'uwar gabar zahra. A hankula mashkhur ya cigaba da shafa nipples d'in zahra, hankali kwance sabida yana sahafawa yanjin wata nutsuwa har kwakwalwar shi. Zahra kuwa wani irin yanayi ta faraji na daban, ita dams bataso taci wani abun ko yaya ya ta6a mata kan nipples sai gashi mashkhur yana ta6awa. Nan da nan sakwan mashkhur ya fara ratsa gangar jikin zahra. Wani iri ta d'in gaji wanda batasan menene ba dad'i-, dad'i qaiqayi-qaiqayi zafi-zafi, a cikin abubuwan nan uku ta rasa abinda take ji. 6angaran mashkhur kuwa ya sake zauncewa sakamakwan yana fasha nipples d'in zahra, yana jin yana sake girma da d'an tauri-tauri. Nan da nan itama zahra ta sake rud'ewa dan lokaci guda taji tana jin mugun dad'in abinda mashkhur yake masa sai taji sam bataso ma ya dai na. Mashkhur kuwa d'ayan hanun nasa ya d'ago ya sake dora shi akan d'ayan brest d'in zahra yana mamatsawa ko ta ina, numshe ido mashkhur kawai yake sabida yana danna hanunsa a brest d'in zahra yaji yana lumewa sabid tsabar laushi haka dai yayi ta matsawa a hankula, har ya nemo kan nipples d'in. Sosai zahra ta riqe le6an mashkhur da yake bakinta qarfi ta fara tsota, sabida dad'i da take ji har kwakwalwar ta. Shima mashkhur d'in cigaba da tsotsar lips d'in zahra yayi hankali kwance. Duk wanan sha'anin da mashkhur da zahra suke duk ta wajan riga zahra suke zahra bata yadda mashkhur ya zura mata hannu a riga ba. Amma a hankula ma6allan gaban rigarar zahra sai samewa sukeyi. Ga mashkhur yana mulmula nipples d'in zahra, yana sake jin suna girma da tauri sunyi luhu-luhu kamar wanda zasu farka rigar su fito waje, dama gashi rigar ba wani kauri ta cika ba. 6angaran mashkhur kuwa ji yayi sam hakan da yakewa zahra baya gamsar da shi inma badda wata muguwar sha'awa ba abinda yake tada mai. Dan haka a hanzarce ya zare bakin sa daga bakin zahra sanan ya mstsar da kansa dai dai sai tin brest d'in zahra. Zahra ba tai haune ba sai ji tai mashkhur ya kafa mata baki akan nipples d'in ta ya fara wasa da shi da harshan sa. Zahra kuwa sake turo mai qirjinta tai iya qarfi ta tare da dora kyawawan hannayan ta akan sumar sa mai laushi, ta fara shafa sumar kota ina tana wasa da yatsunta akan sumar shi. Mashkhur kuwa hakan ba qaramin zauta shi yayi ba nan da nan ya tusa hanunsa d'aya a cikin rigar zahra ya danqo brest d'in ta guna d'aya. Yana danqo brest d'in ya lala6o nipples d'in ta ya fara wasa da shi da d'an yatsun shi. D'aya brest d'in nata kuma wanda yasa a bakisa ta wajan riga yana wasa da shi da harshan sa da tsakankanin siririyar wushiryar sa. Zahra kuwa wani siririn ihu dad'i ta saka! Wash tare da sake danna hanunta a sumar kan mashkhur d'in tana sake shafata kota ina tare da sake banqaro masa qirji. Mashkhur kuwa sai sauke ajiyar zuciya yake mai kama da gurnani,. Tofah zahra da mashkhur sun d'au 30 minutes suna abu d'aya amma har yanzu duk cikin su ba wanda yayi relax sabida ko wanan su bai gaji da junan suba amma ba laifi suna d'an sami nutsuwa. Abu yaqi ci yaqi cinyewa gashi ko wanan su sha'awar sa taqi kwanciya. Mashkhur yana so ya afkawa zahra ya huta dan ji yake kamar zai mutu amma yana jin tsoran haka, sabida yasan in yayi hakan zai iya rusa duk wani shirinsa na shekara da wattani. Mashkhur yana cikin wanan tunanin yaji zahra tana sauke nunfashi sama-sama nunfashin sai wani qoqarin kwace mata yake. Da qarfi mashkhur ya rintse ido, a bisa dole ya zaro hanunsa daga rigar zahra sanan ya cire bakinsa daga nipples d'in zahra,. Ya kwanta da kansa a gefe yana mai da nunfashi,, zahra kuwa sai fama da nunfashinta take dan qoqari d'auke mata yake. Mashkhur yana jin haka a d'an tsorata ya sake janyo zahra jikinsa duk tabi ta jiqe da gumi tana fama da nunfashin ta. Da sauri mashkhur ya saki zahra jiki ba kwaru ya fara qoqarin miqewa a tsorace, sabida jin nunfashin zahra yana qoqarin d'aukewa hakan ya d'an tsora tashi. Yana miqewa ya sauka daga kan bed d'in jiki na rawa ko takalimi bai tsaya zirawa a qafarsa ba ya kama hanyar fucewa daga bedroom d'in zahra dama ga bedroom d'in ba haske. Yana fita a hanzarce ya nufi firinji, ya d'auko bottle d'in water mai sanyi sanan ya wuce draining table ya d'auki cup, yana d'auka ya wuce bedroom d'in zahra a hanzarce. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page........... Na humaira da oum farhan sabida ku nayi double page yau. Har lokacin da mashkhur ya dawo bedroom d'in zahra bata dai na nunfarfashi ba, mashkhur yana jin sautin nunfashin zahra. Duk da room d'in da duwo sosai ba'a ganin komai da yake time d'in da mashkhur ya shigo d'akin ya kashe globe d'in d'akin ko blue d'in ma bai kunna ba, shi yasa bedroom d'in ya gauraye da duwo. Haka haka dai mashkhur ya qarasa table ya ajiye ruwan sanan ya kunna globe d'in, amma ba mai haske ya kunna ba blue ne. Duk da zahra bata cikin hayyacinta amma tana ganin lokacin da mashkhur ya kunna globe d'in d'akin tun kafin ya juyo ta fara qoqarin gyara ma6allan rigarta biyu da suka zame. Da kyar zahra ta iya gyarawa sabida yadda jikinta yake rawa ga nunfashita sai wani d'aukewa yake. Mashkhur yana qarasawo kan bed d'in ya matso wajan zahra tare da sa hannu ya d'agowa zahra zaune. Da kyar zahra ta iya daurewa ta zauna da duwawunta sabida jikinta duk yayi sanyi. Jiki na rawa mashkhur ya bud'e bottle d'in ruwan ya zubawa zahra a cup, sanan ya kai mata baki. Da sauri zahra ta bud'e bakin ta tare da d'ora haninta duka biyun akan na mashkhur wanda yake bata ruwa ta fara kwankwad'an ruwan. Duk da zahra bata da yawan shan ruwan sanyi amma sai da yau ta shanye ruwan nan tass. Sanan ta saki hanun mashkhur jiki na rawa, murya a dashe mashkhur ya kalli zahra tare da cewa! Zaki qara, da sauri zahra ta girgiza kai alamun aaa. Mashkhur kawar da kai yayi idon sa duk yayi wani jajawir sai lumshewa yake. Hannu na rawa ya d'aga bottle d'in ruwan ya kai bakinsa, shima bai sauke ba sai da ya shanye ruwan tass. Zahra kuwa sulalewa tai akan gadon. Mashkhur kuwa jiki a sanyeye ya miqe ya ajiye cup d'in akan table da bottle d'in ruwan sanan ya d'auki robot d'in A.C ya kunna, yana kunnawa ya koma ya kwanta ciki a sanyaye. Zahra kuwa tini guminta ya fara bushewa, ta wani qanqame jikinta da yake ita ba ma'abociyar son A. C bace tun sanda sukazo russian da yake qasar da sanyi ba laifi. Mashkhur kuwa yana ganin hakan ya sake matsawa gab da zahra tare da janyo blanket d'in da yake bayan zahra ya lulu6e ta, yana lulu6e ta shima ya shiga cikin blanket d'in sanan ya janyo zahra jikinsa sosai. Itama zahra hannu na rawa ta rungomo mashkhur d'in ta sake shigewa cikinsa. Lumshe ido mashkhur yayi sabida yadda yaji jikin zahra yayi d'imi gwanin dad'i, ba kamar nasa ba da yake salam a wuce ba. Cikinsu ne kawai a cikin blanket amma kansu a waje yake kwance akan fulo. Sosai mashkhur ya d'an yi qasa-qasa da kansa ya sai ta fuskar shi da ta zahra, dan hancin sa har gogar na zahra yake. Nan da nan nunfashin su ya sake gaurayewa, ko wanne yana jin sautin saukar nunfashin d'au uwansa. Cikin zazzafar sha'awar zahra mashkhur ya sake cafko lips d'in zahra na qasa ya fara tsotso. Itama zahra cafko lips d'in mashkhur na sama tai ta fara tsotso. A hankula suka fara kisses d'in junan su. Haka sukai ta kisses d'in junan su har bacci yayi a wan gaba da zahra. Mashkhur kuwa yana nan ido biyu dan har time d'in bai dai na jin feeling d'in zahra ba amma dai ba laifi ya d'an rago kad'an. Haka dai ya cigaba da kisses d'in zahar har bacci shima yayi awan gaba da shi. Duk Sunbi sun qanqame junan su, musamman ma mashkhur da ya qanqame zahra kamar zai mayar da ita cikin sa. Bakin su saqale da juna sunqi saki......... ASUBAYI. Kiran sallar asubar fari ne ya farkar da mashkhur daga bacci. Amma sam jikinsa ya mutu yama kasa ko kwakwaran motsi, ana cikin haka zahra itama ta farka. Tana farkawa gabanta ya fad'i rass, sabida ita bata gama tantace gaskiyar lamarin ba tana tinanin ma wani abun duk mafarki ne, amma tinda taga bakin ta cikin na mashkhur ta tabbatar komai gaskiya ne. A hankula zahra ta motsa tare da bud'e idon ta shima mashkhur yana jin haka ya ware idon ta fass akan zahra, ai kuwa sukayi 4 eyes da junan su. Nan da nan gaban zahra ya fad'i rass, da sauri ta rintse idon ta ta rufe gam tare da janye bakin ta daga na mashkhur d'in sanan ta sake shi gada hugging d'in da tai, shima mashkhur saki zahra yayi tare da yin baya abinsa. Nan da nan abubuwan da suka faru jiya suka fara fad'owa mashkhur tiryan tiryan, itama zahra haka ta ringa tina komai daki daki. Mashkhur kuwa a zuciyar shi sai ya godewa ALLAH da yasa bai afkawa zahra ba da tini ya zawa kansa wata masifar yanzu. Duk jikin sa yayi tsami amma haka ya d'aure ya miqe zaune sanan ya sauka daga kan gadon,. Sai da ya kama hanyar fita daga bedroom d'in sanan yace! Ki shirya yau plane d'in morning zamu bi, mu koma nigeria qarfe 8 dai-dai plane d'in zai tashi ki had'a kayan ki. Mashkhur yana kai qarshe ya murd'a handle d'in qofar ya fuce daga bedroom d'in. Zahra kuwa wani dogwan nunfashi ta sauke tare da cewa! Alhamdulilahi, yau zan sa iyaye na da kaka ta harma da 'yan uwana a ido na dama ance komai yayi farko yana da qarshe, zahra ta qarasa maganar tana sakin murmushin farin ciki. Daga haka zahra ta miqe, ta sauko daga kan bed, d'in tana saukowa ta canza globe d'in d'akin daga blue zuwa white,. Zahra tama rasa mai zata fara, ga marar ta tana d'an mata ciwo sama-sama, haka dai ta d'aure ta d'auki towel d'in ta shige toilet domin yin wanka. Duk da zahra batasan wanka asuba amma dai wanna yazama dole haka ta d'aure tayi, bayantsarki, bayan ta gama na tsarki ta sake nml wanka sanna tai brush ta d'aura alwal ta futo, daga toilet d'in qirji d'aure da towel. Tana futowa ta zura hijab ta shimfid'a dadduma sanan ta fara gabatar da sallah. Bayan ta idar ta gama lazimi ko kaya bata sa ba ta fara kinkitsa komai nata a trolley dama da yake ta gama had'e kayan a trolley sai 'yan abinda dai baza'a rasa ba da kayan baccin ta. Bayan zahra ta gama had'e kayan ta tsaf, tafitar da wanda zata sa, zama tai a bakin merro ta fara shafa mai, tana shafawa tana kallan le6an ta na qasa wanda yayi fari qall mai mai kwan da da yake ja. Zahra tasan kisses d'in jiyane yasa bakin yayi fari tass alamun babu jini a wajan. Nan da nan zahra taji sabuwar kunya ta rufeta ko ta ina. Haka dai ta daure ta miqe ta fara shiryawa, bayan ta gama shiryawa tsaf, cikin doguwar rigar abaya zama tai akan merro ta fara gyara parking d'in gashin ta ribbon. Bayan zahra ta gama shiryawa, komawa kan bed tai sanan ta d'auki wayar ta ta hau online,. Nan da nan suka fara chat da ilham, wai tana bata labarin ahmad yana zuwa zance gidan. Sanan kuma nan da kwana biyar zai turi magabatan sa wajan su dady. Zahra tayi farin ciki sosai da sosai, dan harta fara lissafin irin party da zasuyi. Suna cikin hakan ilham take tambayar ta wai yaushe zasu dawo ne?. Zahra tana ganin tambayar tasan tabbas yaya mashkhur bai fad'awa su dady yau zasu dawo ba dan haka zahra ajiye wayar tai ta sauka daga online d'in dan itama tana so su bawa mutan gidan mamaki. Haka zahra tai ta tunani iri-iri tana san fita kicin amma tana jin kunyar mashkhur sam bataso su ko ido su had'a ma sabida abinda ya faru daran jiya. Misalin qarfe 7 zahra ta yanke shawarar gwara ta fita ko ruwan tea ne ta d'ora sabida tana d'an jin yunwa ba laifi. d'an kwalin ta ta d'auka ta d'aura sanan ta kama hanya fita daga bedroom d'in. Tana fita daga bedroom d'in, ta kama hanyar shiga kicin, kamar daga sama taji murya mashkhur yana cewa! Zo ciyi breakfast. Da sauri zahra ta juya gefan da zaji magar mashkhur ta gani zaune akan kujerar draining kansa yana kan cup yana shan tea, abinsa kamar ma bashi yayi maganar ba. Nan da nan zahra taji sabuwar kunya ta sake rufeta amma duk da hakan sai ta dake ta cigaba da tafiya a hankula. Haka-haka zahra ta qarasa bakin draining tana qasawa taja kujera ta zauna. Cup d'in tea ne guda biyu d'aya a hanun mashkhur d'aya a ajiye a draining sai plate mai d'auke da cake da biscuit. A hankula zahra ta ja cup d'in tea d'in, ta ajiye a gabanta amma sam ta kasa kaiwa bakinta nauyin mashkhur ya hanata. Mashkhur kuwa a hankula ya d'ago ya saci kallan zahra yana kallanta ya kawar da kai gefe sabida karsu had'a ido. Zahra sake sunkuyar da kai tai sanna ta d'auki cup d'in tea ta kai bakin ta za sha, sanan ta d'ago ta d'an saci kallan mashkhur. Mashkhur shima a dai-dai lokacin ya gutsiri biscuit sanan ya d'ago ya kalli zahra. Ai kuwa karf sukayi 4 eyes, ai Zahra batasan santa ta furzar da tea d'in bakin ta waje ba, shima mashkhur wata irin gwarewa yayi nan da nan tari ya kamshi. Da sauri ya d'auki tissue ya goge bakin sa sanan ya zubar da biscuit d'in a tissue d'in. Sanan ya miqe a hanzarce yabar wajan. Mashkhur yana barin wajan zahra ta furta alhamdulilahi sanan ta zauna ta fara breakfast d'in. Zahra tana tana gama breakfast ta koma bedroom d'in ta ta sa hijab d'in ta sanan ta d'auko trolley d'in ta ta futo da ita. Shima mashkhur ba jimawa ya futo da trolley d'in shi, sanan suka rankaya suka fuce daga bedroom d'in. Suna futowa, driver da zai kai su airport ya qaraso, ba 6ata time mashkhur da zahra suka zuba kayansu a boot sanan suka shige mota. Dama yau kwana biyu kenan da mashkhur ya siyar da motacin su sabida yasan suna gab da komawa Nigeria. Tofah su mashkhur da zahra sun qaraso airport, suna qarasowa ba 6ata lokaci suna fara shiga jirgi,. Bayan kowa ga gama shiga ba 6ata lokaci jirgi ya tashi sama. Yanzu dai jirgin muya tashi daga russian zai sauka a Nigeria. Sai dai fatan ALLAH ya sauki mashkhur da zahra harma dani amina bayero lpy,......... Yaza kaya in mashkhur da zahra suka koma nigeria?........ Kuna ganin za'a raba auran ko kuwa?....... Wana mataki momy zata d'auka in ta gane asirin da tai wa mashkhur na shaye-shaye ya karye?....... Ku biyoni a cikin littafin ADALILINTA dan jin answer d'in tambayr nan. A binda aka rubuta dai-dai ALLAH ya bada lada wanda kuma ba dai-dai ba ALLAH ya yafe mana. Kuma Allah ya shiryamu. Amma ni amina bayero nace zahra da mashkhur sun bani kunya sosai da yake bani na rubuta page d'in ba amma na karanta naji abinda suka aikata. 😂 To mu had'e a next page gobe........... ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 95* Bayan kowa ga gama shiga ba 6ata lokaci jirgi ya tashi sama. Yanzu jirgin mu ya tashi daga russian zai sauka a Nigeria. Sai dai fatan ALLAH ya sauki mashkhur da zahra harma dani amina bayero lpy,......... Masha ALLAH jirgin su mashkhur da zahra ya sauka lpy a qasar nigeria. Bayan sun fito sun d'auko trolley d'in su, mashkhur zaro waya yayi tare da draining number abdul. Kira biyu abdul ya d'auka cikin zumud'i ya saki wani siririn iwun farin ciki tare da cewa your welcome my yaya na, kace kun duro nigeria?, murmusawa mashkhur yayi tare eh harka gane kenan?. Abdul cewa! Yayi eh mana ba gashi ka kirani da layin nigeria ba. Tom shikenan yanzu kana ina ne, muna airport d'in aminu kano kazo ka d'auke mu. Tom shikenan yaya mashkhur kace surprise d'in mu zakuyi, yanzu dai bana gida amma nan da 20 minutes zan qarasu ganinan zuwa, daga haka mashkhur yace okay, sanan ya qintse wayar. Ya kalli zahra da take gefe a zaune sai faman washe baki take sabida farin ciki. Daga haka mashkhur ya mai da kai kan wayar sa ya cigaba da dannawa yana tinani iri-iri. Kamar yadda abdul ya fad'a ba'afi 22 minutes sai ga motar shi ta shararo airport da gudu. Lokacin da ahmad ya fito ya qaraso ciki yayi wai ge wai ge sosai amma bai hango su ba. Zahra kuwa kamar ance ta d'ago kanta ta hangi yaya abdul cikin milk d'in shadda ya sake girma sosai sanan ya sake haske kamar ka ta6a jini ya futo. Mashkhur kuwa bai kula da zuwan ahmad ba barema ya hango shi, sabida hankalinsa ya karka kan wayar shi, bayan haka kuma p-cup ce akansa yayi qasa sosai da ita ya rufe fuskar shi. Zahra kuwa cikin zumud'i ta fara d'agawa yaya abdul hannu tana washe mai baki. Amma sam yaya abdul ya kasa gane zahra da yake ta canza ma kama sosai. Abdul da ya gaji da wai ge wai ge wayar shi ya zaro ya kira mashkhur. Mashkhur yana d'agawa ahmad yace! Yaya mashkhur na qaraso amma ban ganku ba. Da sauri mashkhur ya d'an d'ago yana d'agowa ya hangi abdul tsaye. cire p-cup d'in shi mashkhur yayi sanan ya d'agawa abdul hannu tare da cewa! Ganinan baka hango ni da blue d'in shadda ba. Da sauri ahmad yace! Ehh na ganku ganin zuwa. Daga haka mashkhur ya zira wayar shi a aljiwu sanan ya miqe tsaye. Zahra ma cikin zumud'i ta miqe tsaye fuskar nan tata cike taf da farin ciki, dan sam tama kasa rufe haqoran nata. Abdul tin kafin ya qaraso ya bud'awa mashkhur hannu alamun hug mashkhur shima fuska a sake ya bud'ewa abdul hannu suka rungume juna, cikin farin ciki ahmad yace wow yaya mashkhur nayi missing d'in ka sosai da sosai. murmushi mashkhur yayi tare da sakin abdul yana cewa! Miss you to my abdul, daga haka abdul ya mai da kallansa kan zahra wadda tuni ta dad'e da gama had'e rai tsaf saka makwan yadda yaya abdul ya share ta, sai da ya kula mashkhur sanan ya dawo gare ta ita da take zumind'in ganin sa tun daga nesa. Fuska sake abdul ya qaraso wajan zahra tare da dan shafa kumatun ta yana cewa! My baby niga kin had'e rai sai kace bakya farin ciki da dawowa ko dai kinfi san zaman can ne ya qarasa maganar yana kashe mata ido d'aya kyakyawar fuskar nan tasa cike fal da fara'a. Ya mutsa fuska zahra tai sanan tace au sai yanzu kasan da ni akazo kenan. Tun daga nesa nake d'agoma ka hannu amma ko kallo na bakayi yanzu kuma nazo ina ta washe ma baki mai makwan ka fara kulani, sai daga qarshe kai min magana koh, gaskiya ni nayi fishi ai da nice bazan ma hakan ba zahra ta qarasa maganar fuska ba walwala. Cikin muryar lalashi abdul yace i'm very sorry my baby, wlh ban gane ki bane naga kin sake kirma sosai ba kamar da can da nasakin ki 'yar jaririyar kiba. Murmushi zahra ta saki tare da cewa! Ai har yanzu ni jaririyar ce a wajan ka, ko ba haka ba?, murmushi abdul yayi tare da cewa! Kwarai ma kuwa kona goyaki ne yanzu? Dariya zahra tai tare da cewa! Aaa yanzu kaga da mutane anan ka bari sai munje gida amma yanzu kai hug d'in na zahra ta qarasa maganar tana bud'ewa abdul hanun ta biyu, alamun hug. Shima Abdul cikin farin ciki ya bud'ewa zahra hannu ta fad'a jikinsa ya rungume ta. Nan da nan fuskar mashkhur ta canza wani irin yaji gaba d'aya sai yaji hakan bai mai dad'i ba, tin daga maganganun da abdul da zahra suka yi har zuwa hug d'in junan su da sukayi kuma gashi har time d'in sunqi sakin junan su. Wani sirrin tsaki mashkhur yaja wanda shi kansa bai san ya fito ba, abdul kuwa da sauri ya saki zahra tare da kalln mashkhur yana cewa! Yaya mashkhur lpy? A zuciyar mashkhur yayi mamakin tambayar da abdul yayi mai wato shi bai ma san mai yayi ba. A fili kuma qaqalo murmushi dole yayi sanan yace! Kawai na gaji ne sosai gida na nake son zuwa na wuta. Murmushi abdul yayi tare da cewa sannu yaya mashkhur bari nai kai ku gida, daga haka ya mayar da kallan sa kan zahra yace! Baby kawo trolley d'in taki na riqe miki ko kinsa dai bana son ki ringa wahalar da kanki abdul ya qarasa maganar yana kar6ar trolley hanun zahra. Mashkhur kuwa wani haushi ne ya sake turniqe shi, rai ba dad'i yaja trolley d'in shi ya fara tafi. Itama zahra rai fass suka jera da yaya abdul suka fara tafiya wajan motar. Suna qarasawa abdul ya qar6i trolley d'in mashkhur ya had'a data zahra ya nufi boot domin sawa. Ai kuwa kamar ance zahra ta d'ago ta kalli mashkhur tana dagowa ta hangi mashkhur yana zuba mata wata uwar harara. Mamaki ne ya kama zahra wanan harara tamece mashkhur yake zuba mata ita da tinda suka hawo jirgi ko kallan banza bai yi mata ba har suka duro nigeria. Kamar kuwa mashkhur yaji abinda zahra take cewa a zuciyar ta, zahra taji yace mata, banza shashasha mara kamin kai kawai ya qarasa maganar yana kawar da kai gefe saka makwan hango abdul da yayi ya nufo su. Zahra kuwa mamaki take wanan zagin da mashkhur yayi mata haka na mene, wana laifi tai. Ahmad yana qarasowa ya bud'e bayan mota tare da cewa! Yaya mashkhur bismillah, mashkhur ji yayi kamar ya wanke abdul da mari amma a fili d'an murmusawa yayi sanan yace ngd. Daga haka mashkhur ya shiga ya zauna zuciya cike fall da baqin ciki, ga wani abu da ya tsaya mai a qrjin sa yama rasa na menene?. Mashkhur yana shiga abdul ya rufo murfin motar da qarfi sanan ya kalli zahra wanda ta d'an tafi tinanin abin da tai wa mashkhur. Cikin farin ciki yace baby ki shiga gaban mota ki zauna gwara dai inayi ina kallan ki dan naji dad'in driven, ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta saki murmushi, ba 6ata lokacin zahra ta bud'e murfin motar gaba ta shige abin ta. Abdul zagayawa yayi ya zauna a mazaunin gaba sanan ya tayar da motar shi ya fuce daga airport d'in a guje. Suna tafiya abdul ya kalli zahra tare da cewa! Baby kinga yadda kika sake girma kika qara kyai kai tinda kika tafi raban da naga mai kyan ki harna manta wlh. Dariya zahra tai tare da cewa! Kai yaya abdul tayaya zakace raban da kaga mai kyau na har ka manta. Ehh mana da gaske nake wai mai kuke cine haka naga kun sake girma daga ke har yaya mashkhur. Murmushi zahra tai tare da cewa to so kake nai ta zama a haka kenan bana gaba bana baya koh? Girgiza kai abdul yayi tare da cewa! Aaa kawai girman naki ne naga kamar almara. Hmmm kai ma ai naga ka sake girma sosai, murmushi abdul yayi tare da cewa! Ah banda zagi kina ganina haka-haka kamar ki turo na fad'i. Kai yaya abdul da kenan ai ni banyi ma tinanin zakayi wata qiba kamar haka ba wlh. Dan harara ta abdul yayi tare da cewa! To gama zagina kinji. Ah ni awa na zagi yayana maganin kukana ta qarasa maganar tana kashe mai ido. Mashkhur kuwa yana daga baya yana jinsu, ya sake cika fammmmmm kamar ya fashe. Haka dai abdul da zahra sukai ta hira har suka qara so gida mashkhur kuwa yayi shiru dan tinda suka shigo mota har suka qaraso bai ce ko uffan ba. Abdul yana zuwa get ya fara kwad'a horn zahra kuwa nan da nan bakin ta ya sake washewa yama kasa rufowa tama rasa inda zata sa ranta sabida farin ciki. Mai gadi yana bud'e get abdul ya shige, yana shiga ko parking d'in mota bai ba zahra tace ni dai yaya abdul kawai ka tsaya anan na sauka wlh na qagu na shiga ciki. Murmushi abdul ya saki tare da cewa! Kai baby kikayi haquri ma har kuka dad'e acan sai yau kuka dawo kawai dan parking ne bazaki jira ba, afa gidan zaki kwana yau. Murmushi zahra tai tare da cewa! Yaya abdul kenan wlh bazaka gane ba yadda na qagu bane, nifa da kai parking d'in nan har gwarama ka qara gaba sosai ka sauke ni dan nayi sauri shiga ciki. Kai baby tom shikenan yadda kikace haka za'ayi, murmushi zahra ta sauke tare da cewa! Kai nifa ban ma san ta ina zan fara ba ko wajan wa zan fara zuwa wayyo dad'i. Dariya abdul yayi tare da cewa! Ki kwanta da hankalinkia kawai ki tafi babban falon gidan nasan zaki samu kowa da kowa acan sabida yau friday suna can suna hira har dady zaki tarar tinda an sauko daga sallar jumma'a. Murmushi zahra tai tare da cewa tsaya na sauka anan, dariya abdul yayi tare da cewa! Kai zahra wlh kin rud'a kanki da yawa sosai, ki bari mana nai miki iso. Dariya zahra tai tare da cewa tom shikenan, daga haka abdul yayi parking sanan ya futo, yana fitowa itama zahra ta fito sanan shima mashkhur ya futo fuska nan tasa ba yabo babu fallasa. Ni kuwa amina bayero nace mai mashkhur yake nufi ne!?. 🤔 Suna gama futowa ko takan trolley d'in su basu biba, suka wuce cikin gidan duka su ukun. Haka zahra tai ta zuci-zuci har suka qaraso qofar babban falon gidan, wanda ya karad'e da hayaniyar mutan gidan. suna karasowa abdul ya juyo ya kalli ta tare da cewa! Bismillah amma ni zan fara shiga sai ki biyo bayana ko na samu tabarakin ku a matsayin ku na baqi gidanan yau. Murmushi zahra tai tare da cewa! To shikenan yaya abdul, daga haka abdul ya tusa ki baki d'auke da sallama. itama zahra bayansa tabi fuska cike fal da farin ciki, zahra tana shiga shima mashkhur ya biyo bayan ta ya tura kansa cikin falon ya wani rufe fuska da p-cap kamar wani mara gaskiya. Dady zaune yake akan kujera sai hajiya kaka da take gefan sa, ammi itama tana zaune a kujera daga gefe ita da ameer auta,. Faruq da haidar suna zauna a qasan carpet kusa da juna su, ilham kuwa tana zaune ita da rukee sai ruma da take gefan su, suna zaune suna shan hira abin su gwanin ban sha'awa. Abdul yana sallama gaba d'ayan su suka d'ago tare da amsa mai sallama. Ai kuwa yaran gidan basu kai da qarasa amsa mai sallama ba suka saki wani uban iwu tare da tasowa kowa yana 'yar rige-rige tawowa a guje saka makwan hango zahra ta biyo bayan yaya abdul, gaba d'aya d'akin ya karad'e da iwu mai sauti. Ilham ce ta fara qarasowa wajan zahra sanan ta rugumeta, daga ita sai faruq da haidar, suma suna zuwa suka rungeme ta gefe da gefe. Ilham ta runge zahra ta gaba, haidar ya rungume ta ta gefan hanunta na hagu faruq ya rugumeta ta gefan hanun ta na dama, ruma kuma ta rungumeta ta baya. Gaba d'aya su hud'u sukayiwa zahra runfa, ameer da rukee kuwa an barsu a tsaye, shi ameer bai samu in da zai rumgume zahra ba ita kums rukee dama can basa wani good time da zahra ta rasa taya zata fara hug d'in tama. Ameer kuwa da yaga yayyan sa sun lulu6e zahra da gudu ya nufi wajan yaya mashkhur da gudo yana cewa oyoyo yaya nah. Ameer yana qarasawa wajan mashkhur, mashkhur ya d'auke shi yayi sama da shi fuska cike da farin ciki yace oyoyo my happiness. Dariya ameer yake sosai da sosai dan jin yaji dad'i sabida ya dad'e bai ga yayan nasa ba. Bayan mashkhur ya sauke ameer itama rukee qarasawa sai ta rungume yayan nata cikin farin ciki tana cewa! Yaya mashkhur sannu da zuwa. Murmushi mashkhur yayi sanan ya sake ta yana d'an ja mata kumatu ta yace lpy qalau rukkayya. 6angaran dady da ammi kuwa baki kamar zai yage sabida farin ciki. Hajiya kaka kuwa itama da taga bazata iya haquri ba tasowa tai a hanzarce ta fara cewa! Su ilham su sakar mata zahra ta. Su ilham suna sakin zahra nan ma suka fara 'yar rige regin zuwan wajan yaya mashkhur suka fad'a cikin sa dukka ninsu. Da faruq da haidar harma da ilham da ruma duk suka fad'a jikin yaya mashkhur suna cewa! Oyoyo yaya mashkhur. Hajiya kaka kuwa tuni ta rungume zahra fuska ciki da farin ciki, itama zahra fad'awa tai jikin ta tana cewa oyoyo kaka ta wlh nayi missing d'in ki, hajiya kuwa sai cewa take oyoyo mai sunana dama da raban zan sake ganinki anya ba mafarki nake ba ALLAH yasa ba mafarkin dana saba bane gaske ne. Dariya zahra tai sanan ta sake lafewa a jikin hajiya kaka tana cewa! Kaka ta ba mafarki kike ba da gaske ne wanan nice zahra ki na dawo wajanki......................... Mu had'e gobe a next page, yau fa ba double page😂 an dawo gidan jiya wlh. 😂😂😂 ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 96* hajiya kuwa sai cewa take oyoyo mai sunana dama da raban zan sake ganinki anya ba mafarki nake ba ALLAH yasa ba mafarkin dana saba bane gaske ne. Dariya zahra tai sanan ta sake lafewa a jikin hajiya kaka tana cewa! Kaka ta ba mafarki kike ba da gaske ne wanan nice zahra ki na dawo wajanki......................... Alhamdulilahi ALLAH na gadema yau ka cikamin burina ka dawo min da jikoki na lafiya. Sakin hajiya kaka zahra tai sanan tace gashi nan dai yanzu na dawo bazan sake bari na barki ba ina tare da ke kullum fa sai nayi mafarkin ki, zahra ta qarasa maganar tana kwasa da gudu ta nufi wajan ammi tana qarasawa tai tsalle tare da fad'awa jikin ta, tana cewa oyoyo ammi na. Cikin farin ciki ammi tace wash zahra so kike ki karyani kalar wanan gudu haka har da tsalle zahra har yanzu baki girma ba ko. Dariya zahra tai sanan ta sake rungume ammi tana cewa! Oyoyo ammi na wlh nayi kewarki ta qarasa maganar tana sake rungume ta. Itama ammi dariya tai tare da sake rungume zahra tana cewa zahra kalar wanan girma haka da kika sake ai ko a hanya muka had'u bazan gane ki ba. Cikin mamaki zahra ta d'ago tace haba ammi da gaske?, da sauri ammi ta girgiza kai tare da cewa! Aa wasa nake miki nasan yanzu sai ki zauna ki ta kuka. Murmushi zahra ta saki tare da cewa! Tabb ammi kenan da kika sani yanzu ko duka na zaki ai bazanyi kuka ba na girma. Kafin ma ammi tai magana hajiya kaka tace to dama ina zaki kuka kema kin kusan dire d'a. Nan da nan ido ya dawo kan zahra kowa yana mamaki kuma suna so su gano gaskiyar zancan. Musamman ma abdul wanan sai da gaban sa ya d'an fad'i. Mashkhur kuwa mamakin magar hajiya kaka ce ta rufe shi a zuciyar shi yace mai wanan tsowuwar take nufi ne?. Zahra kuwa bata d'au maganar wani serious ba ta sha wasa hajiya kaka take dan haka miqewa tai tsaye tai sanan tace kai hjy kaka baki da dama wlh, yau she mukayi haka da ke kuma?. Mashkhur kuwa qarasowa wajan hajiya kaka yayi fuska cike da farin ciki ya d'an durqusa tare da cewa! Hjy kaka ina wuni da fatan mun same ku lafiya. Da sauri hajiya kaka ta girgiza kai tare da cewa! Tashi tashi na rungume ka naji d'imin ka a jiki na mai sunan malam, ciki farin ciki mashkhur ya miqe ya rungume hajiya kaka. Zahra kuwa tana miqewa bata tsaya ko inaba sai wajan dady tana zuwa ta tsiguna har qasa tare da cewa! Dady ina wuni da fatan mu same ku lpy?. Fuska cike da walwala dady yace ah mamana mene haka yau ni kikewa kalar wanan tarbar ko dai yau surukantakar ce ta motsa. Da sauri zahra ta miqe tare da zama a kusa da dad'i tana cewa! Haba dady wai surukantaka nifa so nake na nunama nayi hankali. Murmushi dady yayi tare da cewa to ai kuwa bazan yadda kimin wayo ba naqi wayon. Dariya zahra tai tare da d'an kwanciya a kafad'ar dady tana cewa yau gani ga dady abu kamar wasa, murmushi dady yayi tare da sa hannu ya rungume zahra ta gefe yana cewa ai kuwa dai yau gani ga mamana. Mashkhur kuwa yana sakin hajiya kaka ya qarasa wajan ammi. Yana zuwa ya cire p-cup ya wullata kan kujera tare da tsugunawa har qasa yana cewa! Ammi na ina wuni da fatan mun same ku lafiya?. Murmushi ammi tai tare da cewa lafiya qalau mashkhur ya hanya da fatan kun iso lafiya, cikin farin ciki mashkhur yace ammi lafiya qalau muka iso. Masha ALLAH haka akeso, daga haka mashkhur ya wuce wajan dady ya tsuguna har qasa tare da cewa dady ina wuni da fatan mun same ku lafiya? Murmushi dady yayi tare da cewa lafiya qalau mai sunan baba, da fatan kun iso lafiya ? Lpy qalau dady muka iso. Jinjina kai dady yayi tare da cewa masha ALLAH ai da baku dawo ba cikin wanan week d'in da zai kama da ka ganni nazo har na fara shirin dawowa,. Hmm haba dai dady ai na d'auka ma da wasa kake, girgiza kai dady yayi tare da cewa! Da gaske nake mana ko dai ka canza ra'ayi ne yanzu kana son zaman russian. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ina fa dady ai zaman haquri kawai nake. Hmmm zaman haqurin ne yasa kaje ka zauna akai-akai ku dawo kuka ki, gaba d'ayan ku bada son ranku kuka tafiya russian nan ba amma daga qarshe da k'yar kuka dawo nifa ban gane ba wai mai yake faruwa ne?, dady ya qarasa maganar yana kallan zahra da take kafad'ar shi a kwance. Tashi zahra tai daga kwanciyar da tai a kafad'ar dady sanan tace ah dady kasan mai yasa muka zauna a can kuwa? Da sauri dady ya juya ya kalli zahra tare da cewa aa mamana sai kin fad'a. Bama iya dady ba kusan kowa da yake falon sai da ya bawa zahra attention, mussamman abdul da ammi da rukee sunfi kowa baza kunnuwa. Dady wlh dama wata ze!!!!!! Da sauri zahra tai shiru da bakin ta tare da d'agowa ta zubawa mashkhur ido sabida yadda zaji ya d'an matse mata babban d'an yatsan ta da hanun sa. Zahra tana kallan mashkhur ya kashe mata ido tare da girgiza kai kad'an alamun karta gayawa dady, wani irin kallo zahra ta watsawa mashkhur, kallan da yake nufin akan me. Mashkhur da yaga gaba d'aya ido ya dawo kan su miqewa yayi tsaye tare da sake qiftawa zahra ido d'aya. Duk da zahra bata qarasa mad'in maganar da zata fad'a ba tabbas mashkhur yasan labarin zee zata bawa dady, kuma yasan indai zahra ta gayawa dady hmmm xai shiga wata sabuwar matsala. Mashkhur yana miqewa ya nufi kujera kusa da ammi yayi zaman sa. kowa ya d'an sha jinin jikin sa mussamn ma abdul da dady, shi yasa dady ya canza maganar da cewa! wai mamana mai kike ci haka ne naga kinyi qiba, so kikema ki wuce ilham?. Murmushi zahra tai tare da cewa! Hmmm dady kenan wai na sake qiba kowa fa ya qara girma a gidan nan, kawai dan bakwa ganina shi yasa kuke ganin girmana. Nan da nan abdul yaji duniyar ta tsaya mai cak yana d'an tsoran kar ace dai zahra da mashkhur sun fara son junan su. 6angare guda kuwa kafin kace mene gaba d'aya waje ya karad'e da hirar yaushe gamo duk cikin su bakaji muryar kowa sai ta zahra da ilham tafi qarfi a wajan. Mashkhur kuwa kallan ammi yayi tare da cewa ammi bari naje na huta na gaji. Hmm kai dai mashkhur har yanzu kana nan da wanan halin naka na rashin son hayaniya da zama a cikin mutane. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa kai ammi ba haka bane kawai zanje na huta ne na gaji. Ko ita zahra da take mace bata gaji ba sai wani kai, nasan halinka sarai mashkhur kawai hayaniyar nan ce baka so, amma nan gaba zan gani in ka haifi 'yayan ka ya za kai da su. Wani sirrin murmushi mashkhur yayi tare da cewa! yara kuma ammi tabbb, ai kima dai na maganar wasu yarana, gwarama kice yaran abdul ko zasu zo nan kusa. Cikin mamaki ammi tace kaii mashkhur, ni da nake sa ran nan da watanni ma, shima mashkhur cikin mamaki yace wattani kuma ammi to ina matar?. Murmushi ammi tai tare da cewa kai mashkhur bana son fa rainin hankali ko dai yauma miskillanci naka ne ya tashi, kaga gayamin gaskiya daga ni fa sai kai duk ba mai jin mu. Da yake su ammin suna da d'an tazara da inda su zahra suke kuma maganar qasa-qasa suke ba da qarfi ba. Hmmmm ammi dan ALLAH kibar wanan zancan, wai ke ko 'yar kunyar nan ma bakyaji kina zan can jika da d'anki d'an naki ma na fari haba ammi, mashkhur ya qarasa maganar yana d'an had'e rai. Uhmm mashkhur kenan dama haka ka iya zaro magana to tinda ni bana jin kunya gashi kai ka fanshe ni kana ji kaqi ka gayamin gaskiyar zance. To ni dai ammi kinga tafiya ta zanje bedroom d'in abdul na kwanta, in su faruq da haidar sun gama hirar ki gaya musu nace su gyara min bedroom d'in na. Gyad'a kai ammi tai tare da cewa! Bazaka je wajan momy ba ne?. Murmushi mashkhur ya saki tare da cewa hmmn har kin tinamin wlh tinda mukazo nigeria nake ta zuci-zuci na ganta, amma yanzu bacci nake ji in na tashi zani wajan ta, nasan ma ku banzo ba ita zata so. Murmushi takaici ammi tai tare da cewa eh dama da yake ana zancan momy har ka saki jiki ka fara magana koh?, kace mu dole akayi ma ma ka zo wajan mu ai da ga shina kana durowa gidan ka wuce wajan ta, ka fara gaishe da ita tinda kasan itama irin kace bazaka same ta anan ba batason shiga cikin mutane. Cikin mamaki mashkhur yace ammi mai ya kawo zan can nan haba ammi ban sanki da saurin fushi ba. Wata siririyar harara ta watasa mai tare da cewa yanzu ce maka nai fushi nai?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! To ALLAH ya wuce zuciyar ki ya fad'a jiki a sanyeye. Itama kanta ammi bata son fushi nata ya futo fili ba, abin ne ya d'an sosa mata rai wai ita da d'an ta amma bata ta ita yake ba zuci-zuci yaga kishiyarta yake, kishir tata ma ba mai mutunci ba,, ko ganin girman bata yi. Ajiyar zuciya ammi ta yi tare da qaqalo murmushi dole tana cewa hmm wasa nake ma fa kawai dai na d'an yi fushin ne dan naga haryanzu halinka na cewa ka dai na yana nan ko kuwa. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa! Hmm yanzu dai kinga babu koh? Zuciya ba dad'i ammi tace eh naga ka dai na ai, yanzu dai tashi kaje ka huta, amma dai ka rage qin son mutane da shiga cikin su sabida mutane rahma ne. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa! In sha ALLAH, ammi zan gyara. Daga haka ammi bata sake cewa! Komai ba mashkhur ya miqe ya fuce abinsa. Mashkhur bai fi 30 minutes da fita ba aka fara kiran sallah qarfe 4 dady miqewa yayi tare da cewa, to kowa ya tashi yayi alwala sanan ayi sallah nima na tafi massalaci. Bayan dady ya tifa shida abdul bayan daday yabi zuciya cike da zullumu. ammi kuwa kallan haidar tai tare da cewa! Haidar kai da faruq in kun dawo daga masallaci kuje ku gyarawa yayan ku room da bedroom d'in shi. Har suna had'a baki wajan cewa! Tom ammi, daga haka suka fuce . Rukee itama miqewa tai tare da cewa! Tom nima bari naje nayi sallah tana fucewa itama ruma tabi bayan ta sabida tasan bala'in momy ba sauqi yanzu in rukee ta tafi ita bataje ba wata masifar ce. D'aki ya rage daga ammi sai hajiya kaka da kuma su zahra da ilham sai kuma ameer auta. Ilham tashi ki je ji d'auko mana dadduma da hijabai muyi sallah, dan ni gaskiya bana son hawa saman nan yanzu sai anjima. Ah ammi kawai kice sabida 'yar ki ta dawo ne shi yasa bakyaso ki tafi ki barta karki dawo kika ta bata nan ta gudu russian. Daga ammi har zahra da hajiya kaka dariya suka kwashe da ita. Ilham baki da dama amma bari ahmad ya zo gidan nan tinda zahra ta dawo zan aika nace dan ALLAH ya taimaka in an turo magatan nan asa sati d'aya sabida yanzu kin addabe a gidan nan ba dama nai magana sai kin fassara wai kin girma koh, ammi ta fad'a tana d'an watsawa Ilham harara. Zahra kuwa cafe zancan tai da wlh kuwa ammi kina aike na sai naje dama muna good time da yaya ahmad wlh tuni zai yadda. Ilham kuwa cewa tai ehh to ki je ki fad'a mana wlh ai ni ammi da zahra tai makona kukayi dan wlh nama gaji da zaman gidan nan so nake ayi-ayi a miqani d'akin miji na ta qarasa maganar tana wucewa sama gudu-gudu sauri-sauri, tana dariya. Cikin mamaki ammi tace kai hajiya wlh yanzu ilham batajin kunya ta kamar fa bani na haife taba har k'wara dadyn su tafi jin kunyar sa, yanzu kinaji abinda ta gaya min fa. Murmushi hajiya kaka tare da cewa ee mana ai gwara ta nuna muku tana so, da tuni bazaku aurar da ita ba inma badda zamanin yanzu ai kamar su ilham ada suna da yaya uku zuwa hud'u. Zahra kuwa bata san sanda dariyar da take toshewa ta futo ba, tai sauri ta sunkuyar da kai qasa tana toshe baki. Hmmm hajiya kinga ni ko itama kanta zahra da take da aure kunya take ji bare ita da ko sa rana ma ba'a yi ba. Wlh ammi abin ne ya bani dariya wayaga ilham da yara har uku tab wayaga mama ilham kenan, zahra ta qarasa maganar tana sakin dariya. Yo kema dai zahra gane min hanya rikicin tsofa ne kawai irin na hajiya kaka ammi ta fad'a tana gyara zama. Ba wani rikicin tsufa ke yanzu mai sunana ba gashi na taimake kiba nasa anyi miki auran wuri gashi yanzu har kin samu qaruwa, kin kusan dire me miki addu'a. Ah wayyo dad'i shikenan na kusa nayi d'a ALLAH na godema ilham da ta qaraso maganar tana ajiye hijaba da daddumar da ta d'ebo akan kujera. Zahra kuwa cikin mamaki tace wai hajiya kaka waye yace miki ina da wani ciki, ammi kina ji dai ko?. Murmushi ammi tai tare da cewa hmm ni dai kinga tashi bari naje nayi alwala bayan munyi sallah na raba muku fad'an...................... ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page............ Itama zahra miqewa tai tare da cewa! Nima bari nayi sallah ko ta azahar ma banyi ba, ilham taso muje muyi alwala. Girgiza kai ilham tai tare da cewa! Sai dai na rakaki kiyi ni yau bana sallah, mai kuka dafa yau zahra ta qarasa maganar tana cire hijab d'in ta. Miqewa ilham tai tare da cewa! Pride rice muka dafa,. Kai gaskiya bazan iya ci ba, wani kallan tuwuma ilham, ta watasawa zahra tare da cewa to duk sanki da pride rice d'in. Hajiya kaka kuwa miqewa tai tare da cewa! Ai kad'an daga cikin sharrin juna biyi kenan, kai yau na shiga uku a cikin gidan nan haba hajiya kaka nifa bani da wani ciki wlh. Oh kyaji da shi ni dai bari naje nai alwala. Itama zahra bin bayan hajiya kaka tai tare da cewa! Ilham dan ALLAH tinda ba sallah zaki ba ki d'ora mana shinka fa da wake kinji, wlh ita nake son ci na dad'e ban ciba. Hajiya kaka kuwa cewa! Tai ehh ai nasan shi yasa mai sunan malam ya dawo da ke gidanan amma da baki da ciki da bazai dawo mana da ke ba, yanzu ma sabida ki ringa samu abinda kike so kina ci ya dawo da ke. Zahra kuwa shiru tai batace komai ba dan bama ta da abin cewa!. Ilham kuwa tana tsaye baki sake an barta cikin zulli, tana nazarin maganar cikin zahra, tana mamaki yaushe zahra ta fara 6oye mata wasu abubuwa har da samu cikin ta. Haka dai ilham ta haye sama ta wuce kicin d'in ammi ta fara qoqarin d'orawa zahra shinka fa da wake zuciya cike da jimami. MOMY BOS. 😠 Baki d'auke da sallama rukee ta shiga cikin babban falon part d'in momy. Rukee tana shiga ta zauna kusa da momy sanan tace kai momy ke dai kinfi gane ki ta zaman kad'ai ci, yanzu hirar da akeyi ranar jumma'a da mutan gudan nan ma bazaki jeba. Ta6e baki momy tai tare da cewa! Bazani ba, in badda qasqanci irin na dadyn ku yama rasa in da zai ringa tara mutan gidan nan suna hira sai a babban falon part d'in maryam, kenan ni sai dai na ringa kwasar qafa naje part d'in kishiya in saki baki ina hira da uwar miji da kishi sai kace mara aikin yi. Ni ina waccan shashasha take, taje tai ta sakin jiki a cikin su sai sun mallake min ita kamar yadda suka mallake yayan ku abdul, yanzu yaran nan sai yayi wata bai sani a ido ba, duk wani mugun hali irin na maryam da 'yayan ta ya kwasa. A dai-dai lokacin ruma ta shigo baki d'auke da sallama fuska ba walwala da yake ta baro cikin 'yan uwan ta. Tana shigowa ko sallama momy bata amsa mata ba tace ke kuma lafiya kika shigo kina wani had'e rai, ko wani abun suka yi miki ne nifa shi yasa wlh bana so ki ringa shiga cikin su. Turo baki ruma tai tare da cewa! Wlh momy na gaji da zama a part d'in nan yanzu mu da 'yan uwan mu ace sai sati-sati zaki ringa bari muna zuwa mu wajan su? . Shegiyar 'yar kutmar uwa kema kikaje suka yi miki wani barbad'an kika taka ko kikaci shikenan sun rabani da ke kamar yadda suka raba ni da yayan ki abdul. Ya mutsa fuska ruma tai murya qasa-qasa tace kika dai raba kanki da shi wani ne yace ki tafi karatu ki barshi, ba dole ya saba a hanun wadda ya taso ba. Wlh kika sake min irin wanan magar sai na zubar miji da haqora shegiya doluwa mai mugun hali. Dama naga alama wlh baki kwaso halina ba rukee ce kawai ta kwaso halina daga ke har yayan ki abdul duk asarar haiwuwa nai. Nan da nan ruma ta fara zubar da hawaye cikin kuka tace wai kina uwar mu ki ringa cewa kinyi asarar haihuwar mu, haba ba dole ma ya abdul ya fi san ammi akan ki ba, ita ammi haka kikaga tana yiwa 'ya 'yan ta, yanzu yaushe raban mu da yaya mashkhur da zahra, sun dawo gidan ma baza ki bari mu gana da su ba. Nan da nan momy ta ware hanun ta da ta dunqule da niyar mikewa ta kaiwa ruma duka amma tinda taji an ambaci zahra da mashkhur sun dawo sai mamaki ya kamata. Cikin mamaki tace ke bana son wasa da gaske mashkhur da shegiyar 'yar nan sun dawo gidan nan. Cikin kuka ruma ta gyad'a kai alamun eh, momy mayar da kallanta tai wajan rukee da take kusa da ita a zaune. Ciki mamaki tace rukee wai da gaske yayanku ya dawo, gyad'a kai rukee tai alamun ee. Amma ke 'yar bura'uba ce, shine tinda kika shigo baki gayamin ba. Wlh momy nayi niyar gaya miki kece kika balbale mu da masifa muna shigowa da niyar na gaya miki na shigo, wai kamar ma naji hajiya kaka tana cewa ciki ne da zahra, kuma nasan da gaske take tinda naga ammi tana murmushi kamar ma dai tasan da maganar. A zabure momy ta miqe cikin tashin hankali tace ciki?. Cikin mamaki rukee tace ee mana momy naga kinta da hankalin ke ai abun farin ciki ne. Ai momy ko takan rukee bata biba ta d'aukar wayar ta da take gefen kujera ta fara draining number saratu. A cikin zuciyar momy tana mamakin duk uban asirin da tai wa mashkhur na mallaka har ya shigo gidan nan bai fara zuwa wajan ta ba ya wuce wajan uwar sa lallai da babba matasa ALLAH yasa ma asirin shaye-shayan bai karye ba,. Saratu tana d'agawa momy ta fara tafiya tana cewa! Hello saratu wata sabuwa wai mashkhur ne da wanan shigiyar yarinyar yau a garin nan. Daga haka su ruma basu sake jin komai ba saka makwan momy ta haye sama bene. Share hawaye ruma tai ta rafka uban tagumi sabida ita har ga ALLAH bataso taji momy suna waya da saratun nan tasan saratu shawarar banza take bawa momy. Rukee miqewa tai ta dawo kusa da ruma ta zauna kusa da ita sanan tace ruma wlh sai yanzu na gane abinda kika gayamin kwata-kwata momy bata da imani bmuyi sa'ar uba. Cikin mamaki ruma ta d'ago tare da cewa! Ke rukee nasan halinki ki iri-iri wlh yanzu ina sakin baki nayi munafurcin momy sai kije ki gaya mata waye bai san halinki na munafurci ba a gidan nan. Da sauri rukee ta girgiza kai tare da cewa! Wlh ruma bada niyar munafurci nai miki maganar nan ba, sai yanzu nasan momy bata kyautawa kullum acikin zagin ammi da 'yayan ta da hjy kaka take, kuma gashi mu ba haka ammi take mana ba tana son mu. Hmmm ke dai bari rukee na dad'e da sanin mahaifiyar mu bata da imani, kuma gashi bani da wanda zan gayawa muyi kuka tare, kullum ke bayan ta kike bi bakya ganin laifin ta gaba d'aya. Wlh ruma da bayan momy nake bi amma tinda naga yaya mashkhur da zahra sun dawo lafiyar su qalau sunyi kyau abin su, suka bani sha'awa, kuma dai kinsa malamun mu yace wlh macuci baya gaba sai dai yayi ba, kullum baya yake. To kinga da zahra macuciyace kamar yadda momy take fad'a ai baza tai kyau haka ba kullum ammi da 'yayan ta gaba suke yi, ke dan ma ranar nan baki ga saurayin ilham da yazo gidan nan ba har sakin baki nai ina kallan sa kyakyawa da shi, ga mutunci kai har mota ne da shi duk inda ake neman namiji kyakyawa mai aji saurayin ilham ya kai. Wlh ruma yadda kika san namijin novels haka yake back beauty ne, hand some guy ne. Gyad'a kai ruma tai tare da cewa! Kinga ni koh, ilham d'in ma ta bani labarin yadda yake son ta kamar rai, dan bakwa wani shire ne da ita kema da ta baki labari. Hmm wh kuwa ruma yanzu na dawo daga rakiyar momy na bi ALLAH da manza sa yanzu yadda ta rabani da zahra har kunyar ta nake ji. Hmmm dama abinda nake nuna miki kenan rukee, ni na tsani wanan qanwar momy aunty saratu wlh itama tana zugata. Dan liqe-liqe rukee ta farayi sanan ta raqe murya tare da cewa! Ke ranar nan da muka je gida aunty saratu lokacin da muka barki a gidan su momy waja umma inaji tana cewa! Wai zasuje wajan boka, yayi musu asiri amma dai basuje dani ba. D'an furgita ruma tai sanan tace boka kuma rukee? Hmmm ke dai bari kawai ruma ai ni na dad'e da sanin momy tana zuwa wajan boka kinga muna shiri da ita tana gaya min wasu abubuwan watarana. Jinjina kai ruma tai tare da cewa kai gaskiya bamuyi dacan uwa ba. Wlh kuwa ni yanzu na koma ga ALLAH anjima ki rakani na roqi yafiyar zahar, murmushi ruma tai cikin jin dad'i tace tom ALLAH ya kaimu taso muje muyi sallah. 6angaran momy tana hawa sama ta shige d'aki sanan ta fara gayawa saratu mai yake faruwa, ke saratu wai mashkhur da shigiyar yarinyar nan ne suka dawo, kuma duk mallakar da nai wa mashkhur bai zo waje na ba wajan uwar sa ya fara zuwa harma yanzu da nake miki magana bai zo ba,. Ke bama shine abun tashin hankalin ba, abin tashin hankalin shine! Wai shigiyar yarinyar nan ciki ne da ita inagama fa yanzu ya fara son ta. Daga d'ayan 6angaran saratu cewa tai haba yaya halima mai ne na d'aga hankalinki kuma?, ai abinda ya kamata shi zamuyi. Saratu mai zamuyi kuwa!?, kai yaya Halima abinda muka saba mana, kawai muje wajan boka ya dasa musu tsanar junan su, shi kuma mashkhur d'in ma mu haukata shi yabi duniya kowa ya wuta. Wata dariya momy tai tare da cewa! Yauwa 'yar gari kin kawo shawara mai kyau zan lala6a dadyn su, ya barni nazo sai muje wajan boka amma yanzu dai bari naje na ganewa idanuwa na, gaskiyar lamarin, daga haka momy da saratu sukayi sallama. Suna gama sallama momy ta fuce daga d'akin, bayan ta sauka daga kan benan ta fucewa tai daga part d'in ta gaba d'aya ta kama hanyar part d'in ammi.............. Bayan su ammi sun idar da sallah zama sukai suka cigaba da hira. Suna ciki hira zahar ta kalli ilham tare da cewa! Kai ilham wai har yanzu abinci nawa bai dawu bane? Gaskiya kin cika nauyin hannu. Harara ilham ta d'an watasa mata tare da cewa ke bansa rashin mutunci tai maka miki nai fa, amma zakice na cika nauyin hannu?. Kafin zahra tai magana hajiya kaka tace ke ilham ban san rashin kunya, ai yanzu zahra gaba take da ke tinda yayan ki take aure. Zahra kuwa murmushi tai tare da yiwa ilham gwalo, turo baki ilham tai tare da cewa! Kai hajiya kaka sai kuma kibi bayan ta,, aaa nabi bayan gaskiya dai. Kallan ammi ilham tai tare da cewa! Ammi kina ji koh sun had'e min kai. Murmushi ammi tai tare da cewa! Hajiya ai in zahra da ilham ne ba'a shiga fad'an su zakiji kunya ALLAH nima da na gwada banji dad'i ba. Hajiya kaka cewa tai ee kwara da kika tunatar da ni nima kar su bani kunya, ni dai ba ruwana na fita. Murmushi zahra tai tare da cewa to ilham taso mu bawa hajiya kaka kunya, bari na raka ki, sai mu duba abincin tare. Ilham gwalo tai wa hajiya kaka tare da cewa! Yauwa zahra ta ai gwara mu bawa hajiya kaka kunya nan gaba ta qara shiga tsakanin mu. Murmushi hajiya kaka tai tare da cewa ai muna nan taki zata had'a ki da gyatumar ki zaki zo nai man sulhu. Daga haka zahra da ilham suka haye sama domin duba abincin nasu. Hajiya kaka kallan ammi tai tare da cewa! Hmmmm ilham da zahra kenan nasan nan gaba ba qaramin zumunci zasuyi ba tun suna yara suke son junan su. Murmushi ammi tai tare da cewa! Ai kuwa hajiya nifa tun ina addu'a ALLAH ya bayyana iyayan zahra harma na dai na sabida nasan baza'a ta6a ganin su ALLAH yayi mune iyayan ta kawai dai maman ta haifo mana ita tai. Jinjina kai hajiya kaka tai tare d cewa hmm ke dai bari maryam ai zahra 'yar baiwa ce tinda har ALLAH ya nuna mana girman ta tabbas nasan tana tattare da baiwar a tarw da ita kuma ALLAH ne ya kareta da qudurar sa. Murmushi ammi tai tare da cewa! Kai ALLAH mun gode ma da ka bamu zahra a matsayin 'ya kuma kaaa take son mu a matsayan iyayan ta. Zahra da ilham basu wani dad'e a sama ba suka dawo hanun zahra riqe da plate ta shaqo shi da shinkafa da wake. Tana qarasowa ta zauna a kusa da hajiya kaka, ita kuma ilham ta zauna a gefan zahra. Ammi kinga abinci da zahra ta zubo fah wai zata iya cinyewa ita ka d'ai. Cikin mamaki ammi tace zahra ina zaki kai abincin nan. A dai-dai lokacin momy ta shigo d'akin amma batai sallama ba shi yasa ba wanda ya lura da shigowar ta. Hajiya kaka kuma cewa tai kee maryam dan ALLAH ku rabu da yarinyar nan haka? Karfa ki manta yanzu ba ita kad'ai bace ita da abinda yake cikin ta zasuci, mai sunana maza kici ki haifowa surukata jika qatoto. Zahra tana qoqarin magana sukaji muryar momy tana cewa! Jika kuma hajiya ko dai ciki ne da ita. Gaba d'aya sai da su ammi suka d'an tsorata saka makwan ganin momy zundum a gaban su. Cikin sanyayiyar murya zahra tace momy ina wuni, yamutsa fuska momy tai tare da cewa! Lafiya qalau ta fad'a da kayar kamar wanda akayiwa dole. Hajiya kaka kuma cewa tai wai ke halima mai yake damun kine zaki shigowa mutane ba sallama har yanzu bazaki hankali ba mutum ya girma bai san ya girma ba?. Ya mutsa fuska momy tai sanan tace aa naji kuna zanca wai yarinyar nan tana da ciki ne shi yasa nake so na tabbatar da gaskiyar lamarin. To munafuka bazaki tantance gaskiyar lamarin ba, kuma tubarakallah mashkhur ALLAH. Haba hajiya sai kace wata mayya kike cemin tubarakallah mashkhur ALLAH ai ba cinye mata d'an zanyi ba. Tsaki hajiya kaka taja tare da cewa! Ke dai ganinki ba alkhairi bane dallah fuce ki bani waje mara kunya kawai, wadda ko uwar mijinta bata d'agawa qafa ina uwar mijinki bakya ganin mutunci na. Momy kuwa ya mutsa fuska tai tare da cewa! ALLAH ya wuce zuciyar uwar mijina daga haka ta kama hanya tai fucewar ta. Hajiya kaka kuwa cewa! Tai kai wanna mata bata da kirki daba dan ba kyau saki ba da kuma darajar abdul da tini na sa abubukar ya saki 'yar nan walahi, kawai dai dan bakyau saki ne da kuma darajar yaran da suke tsakanin su da tini nasa an saki matar nan. Ammi cewa tai kai hajiya ban sanki da fad'a ba dan ALLAH kiyi haquri haka, ke da kike bani haquri kullum kuma ke kike fad'a yau. Zahra kuwa shiru tai tana mamaki lokacin guda yadda aka laqaba mata ciki, ita da har yanzu ma bata gama sanin wane d'a namiji ba' aruyuwar ta. Daga haka dai zahra ta sunkuyar da kai ta fara cin abincin ta. Ita zahra ba komai ne yasa ta ciko plate ba face, ta dad'e bata had'u da shinkafa da wake ba tana sha'awar cin ne sosai.................. Nima naga bana sauri in nai single page, shi yasa nai double page, dan wlh na qagu na gama littafin nan. 😰😩 Da page 100 zanyi ma sai naga yayi kad'an bazai isa na isar muku da saqon da littafin ya qunsa ba. Shin momy za taje wajan boka ko kuwa?......... Kuna ganin mashkhur da zahra zasu cigaba da zama a matsayin miji da mata ko kuwa?.... Kuna tianin abdul zai auri zahra ko kuwa........ Ku biyo ni a dan jin amso shin tambayr ku........... Masu zagin abdul akan yayi hugging d'in zahra na gaya mai, yayi murmushi sanan yace yana godiya. 😂 ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 97* Daga haka dai zahra ta sunkuyar da kai ta fara cin abincin ta. Ita zahra ba komai ne yasa ta ciko plate ba face, ta dad'e bata had'u da shinkafa da wake ba tana sha'awar cin ne sosai.................. To yaufa zahra da mutan gidan wuni sukai suna hira, abin gwanin ban sha'awa. Abdul kuwa sabida tsabar qauna ko kwakwaran motsi, baya bari zahra tai duk abinda ta 'yan qura zata d'auko shi yake d'auko mata. 6angaran mashkhur kuwa yana can yana ta sharar baccin sa hankali kwance. Ana kiran sallah magriba maza gidan suka miqe domin tafi massalaci. Itama hjy kaka miqewa tai ta wuce part d'in ta, ammi ma tashi tai ta wuce bedroom d'in ta. Zahra kuwa miqewa tai tare da cewa! Ilham tazo mu wuce bedroom d'in mu muma, wlh nayi missing d'in d'akin nan. Dariya ilham tai tare da cewa! Ai kuwa bedroom d'in mu ya canza miki kama kika shigama bazaki gane ba. Murmushi itama zahra tai tare da cewa! Haba dai taya zan kasa ganewa taso dai muje, daga haka ilham da zahra suka ranka zuwa l bedroom d'in su. A hankula zahra ta murd'a handle d'in qofar ta shige, tana shiga ilham ta biyo bayan ta. Zahra tana shiga ta saki baki tare da cewa! Ilham haka aka canza mana jeran bedroom, kai gaskiya banji dad'i ba. Yanzu mene bai miki ba a ciki? Furniture's d'in da aka canza ne bai mika ba ko kuwa. Girgiza kai zahra tai tare da cewa! Furnitures sunyi kyau sosai wlh, jeran ne bai min ba kwata-kwata yanzu nan wajan sip d'in namu aka mayar mana da bed d'in kai gaskiya wanan lamarin bai yi dad'i ba. Murmushi ilham tai tare da cewa! Nice nan na canza in gaya miki. Kai gaskiya ilham baki kyauta ba, ba wani rashin kyautawa 'yar nan da ba an miki jeran yadda kike so ba wai ke 'yar lele ko, yanzu kuma gashi nayi yadda nake so, ai yanzu ki da d'akin nan sai kallo, karma ki sake ki canza fasali wanan d'akin ya zama nawa ke da yaya mashkhur zai gina miki gida mai kyau, kinga sai ai miki jeran son ran ki acan ba dai nan ba,. Wani sirrin tsaki zahra taja tare da cewa! Ai kuwa sai dai ki tafi ki bar min d'akin nan kina ji kina gani, ke da za'a d'aura miki aure da yaya ahmad very soon. Murmushi ilham tai tare da cewa! Ai kuwa dai fad'i kanki tsaya very soon zan zama amaryar sa, zan tashi daga ilham na koma Mrs ahmad, kamar yadda kema kika tashi daga zahra kika koma mrs Muhammad mashkhur. Tsaki zahra taja a karo na biyu tare da cewa! Ba wanan zancan wlh, nima very soon zan koma mrs ABDUL MAJEED in sha ALLAH. Cikin mamaki ilham tace zahra anya ki san mai kike fad'i kuwa? Hanyar toilet zahra ta wuce tana cewa! Kwarai kuwa bari naje nai sallah, karki jani da surutu kuma ke ba sallah zaki ba. Ilham kuwa jinjina kai a zuciya ta tace kai nifa abin nan ya fara d'aure min kai, girgiza kai ilham tai tare da d'an d'aga murya tana cewa! Gaskiya zahra kina barin kai na a cikin duwu amma in kin gama sallah zamuyi zama na musamman, daga haka ilham ta wuce wajan soket ta cire wayar ta daga caji sanan ta hau online,. Zahra kuwa tana futowa ta zura hijab ta shimfid'a dadduma ta fara gabatar da sallah bayan ta idar ta gama lazimin, miqewa tai ta qarasa bakin qofar ta mird'awa qofar key sanan ta wuce bakin wardrobe. Ke mene kuma na rufo qofar tun kafin dare yayi, ke da kike baquwa a gidan nan yau, ai mutanan gidan nan basu gama zuwa wajanki hirar yaushe gamo ba. Kaya zan cireni ina so nai wanka na gaji sosai wlh. Ilham kuwa ajiye wayar tai a gefe tare da cewa ke dawo nan ki zauna inada maganar da zamuyi da ke, in mun gama sai ki wanka. Sannu nace sannu ammi b nazo, zahra ta qarasa maganar tana watsawa ilham kallon up and dwon, ke zahra ni mu kawar da zancan fad'a a gefe wlh da gaske nake inaso dai nasan wani abu mai mahimmanci ne zo muyi magana, wlh ina da tambayoyin da zan miki karsu kashe ni. Wata siririyar dariya zahra tai tare da cewa! Ke ilham wlh duk da ban sani ba tsaigumi zakiyi, amma tsaigumin bazai kashe ki ba bani 15 minutes zan gama na fito muyu magana. Ilham ta qoqarin magana message ya shigo da saui ta d'auki wayar tare a duba. Wani qasaitaccan murmushi ta sauke tare da cewa! Jeki-jeki inma 30 minutes zakiyi kiyi, yaya ahmad ya hau online hirama zamuyi. Murmushi zahra tai tana cire rigar ta tare da cewa, kai yaya ahmad wai mai yake miki hakane, anya ba sallah dare yake miki ba. Da sauri ilham ta d'ago ta kalli zahra da niyar zata bata amsa sai ta canza maganar da cewa kut, cikin mamaki zahra ta kalle ta tare da cewa, lpy harda zagi. Jinjina kai ilham tai tare da cewa! Ai ni banma gama ganin qibar da aka cewa! Kinyi ba sai yanzu zahra wanan ma ai kin kamoni a girma. Murmushi zahra tai tare da cewa! To da haka kike so nai ta zama bana gaba da baya ko, na bari kita fina girma. Murmushi ilham tai tare da cewa! Hmm gaskiya zahra aure ya kar6e ki jifa yadda kika ciga kota ina sama da qasa, towel zahra ta d'auka tare da cewa! Ke ilham wanan kallo kuma ya wuce na muslinci na iskanci ne zahra ta qarasa maganar tana dariya. Girgiza kai ilham tai tare da cewa! Hmm zahra yanzu nagafa kinyi baki ko yaya mashkhur ne ya koya miki magana ne?. Ta6e baki zahra tai tare da cewa! Lallai wanan dama har wata magana yake ina ma laifi kice mugunta sai nafi yadda da ganewa. Kai wlh kuwa kamar yaji yaya mashkhur d'in ne mugu koh?. Tsaf ma kuwa maza kice ki fad'a sai kin dawo, daga haka zahra ta shige toilet. Murmushi ilham tai tare da cewa! Hmmm kun dai fi kusa tinda yanzu mijin ki ne, daga haka ta mai da ka ta cigaba da chat. Zahra batafi 15 minutes ta fito jiki d'aure da towel, tana ta fama da gashin kanta tana d'aurewa shi yana warewa. Daga haka direct zahra ta wuce wardrobe ta bud'e ta fara bincikawa. Ilham ina kika kai min kaya na? Shiru ilham ba amsa, zahra Jiyowa tai tana kallan ikwan ALLAH bakin ilham sake tana kallom waya. hijab zahra ta jawo a kwaba ta cillawa Ilham, a birgice ilham ta d'ago tare da cewa! Kee lpy?. Harara zahra ta d'an watsa mata tare da cewa! Nace miki ina kika kai min kayana. Ajiyar zuciya ilham ta sauke tare da cewa! Hmmm ke a tinanin ki zasu ta zamane, jifa yadda kika bindime taya zasu shige ki. Ban sani ba ina ruwan ki, ni dai ina kaya na? nasa na sawa an bayar dana bayarwa, amma dai ki du ba ciki duk wanda kikayi niyar sawa sai ki sa tinda naga yanzu kin kamo ni a girma, ilham ta qasa maganar tana mai da kallon ta kan wayar. Tsaki zahra taja sanna tace oh sai ma kin bani umar ni, ai ba yau muku fara sharing d'in kayan ba. Murmushi ilham tai tare da girgiza kai dan ita gani take ma bazata iya tsayawa ta tankawa zahra ba 6ata lokacin ne. A hanzarce zahra ta zaro doguwar riga sanan ta dubawa qasa ta d'auko saban pants da bireziya sababbi ilham ma bata ta6a using da suba ba ta fara qoqarin sawa. Zahra bata sha wahalar sa breziyar ba kamar dai yadda take fama a russian lokacin da ta qara qiba. Zahra tana gama sa kayan ta dawo kusa da ilham ta zauna a hankula, sanan ta fara karanta chat d'in da suke ita da yaya ahmad. 6angaran ilham kuwa an duqufa baji ba gani dan bama tasan zahra tazo kusa da ita ba. Zahra ji take wata nutsuwa tana zuwa mata da take karanta kalaman soyayyar ahmad da ilham yadda kasan da ita ake soyayyar sai wani faman saki murmushi take. Ahmad suna sallama da ilham, ilham ta ajiye wayar a gefe tare da lumshe ido ta bud'e. Tana bud'ewa taci karo da zahra, a gefan ta. Cikin mamaki tace kai yaushe kika zo har kika zauna ban sani ba?. Dariya zahra tai tare da cewa! Lokacin da yace in kunyi aure zai ringa yi miki shara da wanke-wanke. Itama dariya ilham tai tare da cewa! Ah lallai kin dad'e kina karanta mana sirri kice. Murmushi zahra tai tare da cewa! Hmm duk a cikin dad'in soyayya ne yarinya wlh ba namijin da zai tsaya yi miki wanke-wanke da shara malama zama zaki ki tiqi aiki, dama shi yasa kike ALLAH-ALLAH a aurar dake ko, to in baki guntun akin gidan nan na ammi ba zakiyi na gidan miji. Dariya ilham tai tare da cewa! Ehh naji nacan ma in nayi lada zan samu, zahra tana qoqarin yin magana taji ana knocking d'in qofa. Miqewa tai tare da cewa! Bari baje na bud'e, a hanzarce zahra ta qasa bakin qofar tana qarasawa ta murd'a key sanan ta bud'e. Ruma da rukee ta gani tsaye a bakin qofar, fuska sake zahra tace ku shigo mana ta qarasa maganar tana matsa musu. Suna shigowa zahra ta mai da qofar ta rufe sanan tace kuzo mu zauna, ba musu suka bi bayan zahra. Sanan suka zazzauna a gefan bed kamar yadda ilham da zahra suka zauna. Wata saban gani yau kune kuka zo da daddare, ni yaushe raban dana gan ku da daddare gaskiya ban gane ba ni kenan baza ku zo waje na ba sai wajan zahra koh?. Murmushi ruma tai tare da cewa! Ai kuwa kamar kin sani wajan naki ne baza'a zo ba yanzuma wajan zahra mukazo. Hura hanci ilham tai tare da cewa! To mara kunya, kin san dai gaba nake dake ki shiga hankalinki ko na sauke miki ya tsuna biyar a fuska ta qarasa maganar tana sakin dariyar tsokana. Tab dame kwad'o yafi gaya dududu month nawa kika bani?. Zahra kuwa cewa tai hmm kema dai ruma kyafad'a ilham shegen son girma ne da ita. Ruma cafe zancan tai da cewa! Ehh mana kuma duk mai son girma saurin tsofa yake, yarinya kije kita son girman ki, ki rigamu tsufa kuma ki rigamu mutuwa. Dallah can duk wanda yakewa d'an uwansa fatan mutuwa shi yake fara mutuwa ilham ta fad'i hakan. Da sauri zahra ta cafe zanca da cewa! Kai dan ALLAH kuyi haquri, da cacar bakin nan ALLAH ne yasan gawar fari, muyi hirar arziki mana. To wai ke baki yadda ba babba dad'in ta dai ga aunty rukee ita ya kamata tai mana magana tunda duk ta girme mu, ilham ta qarasa maganar tana gallawa zahra harara. Kingani zahra bana gaya miki ba kwata-kwata ilham bata son zaman lafiya, ruma ta qarasa magar itama tana hararar Ilham d'in. Hmm ai ni zan gaya miki ruma ilham tsokanar bala'i ne da ita. Rukee ce ta cafe zancan da cewa! Dan ALLAH kuyi haquri da wanan cacar baki bata da wani amfani. Murmushi ilham tai tare da cewa! Aunty Rukee yau kece da nasiha gaskiya abin babba ne. Ruma ce tace ilham dan ALLAH kiyi haquri da zancan nan haka yanzu ma momy bata son mun fito ba sauri muke kin sai dai halinta ki bari muyi abinda ya kawo mu. Ilham a zuciya ta cewa tai dama wanan fala'yar'iyar mata ina zata barku ku fito. A fili kuma cewa tai tom shikenan nayi shiru, mai ke tafe da ku. Kallan zahra ruma tai tare da cewa! Zahra wajanki aunty rukee tazo fa. Fuska sake zahra tace aunty rukee inajin ki mai ke tafe da ke. Fuska ba walwala rukee ta fara magana da cewa!. Zahra dan ALLAH dan annabi ina mai neman yafiya da gafara a gareki akan a binda na ringa yi miki a baya, zagin ki da hantarar ki da baqar magana da nake miki na gane kuskure na, zahra dan ALLAH kiyi haquri wlh ba laifi na bane momy ce ta sani kuma sai yanzu naga rashin dacewar hakan, Kuma kinga abinda naga mahaifiyar bataso nima banazan so shi ba da nayi tinanin kina da wanu mugun hali ko wani hatsarin shi yasa kikaga ina miki haka. Amma daga qarshe dana mallaki hankali na sai naga baki da wani aibu pls zahra ki yafemin duniya da lahira, in sha ALLAH daga yau ko kallan banza bazai qara had'a ni dake ba, rukee ta qarasa maganar tana riqe hanun zahra fuska sha6e-sha6e da hawaye. Nan da nan tausayin rukee ya mamaye zahra da ilham musamman ma dai zahra. Da sauri zahra tasa hannu tana sharewa rukee hawaye sanan tace! Kiyi haquri aunty rukee ki dai na kuka ni dama can ban riqe ki a zuciya ta ba da na d'auka dai wani laifin nai miki, itama momy nasan ba haka nan ta tsane ni ba nasan da akwai wani abu da nai mata, amma aunty rukee in dai akan wanan ne ki daina kuka na yafe miki duniya da lahira, kuma da fatan zaki d'auke ni 'yar uwarki kamar dai ilham da ruma. Ajiyar zuciya rukee tai tare da cewa! Ngd sosai da sosai zahra, kuma in sha ALLAH daga yau na d'auke ki 'yar uwa dama can ke 'yar uwata ce, kema da fatan zaki d'auke ni hakan, kuma bazaki dinga kallo na a matsayin da kike kallo na daba komai ya wuce. Murmushi zahra tai tare da rungume rukee tana cewa! In sha ALLAH aunty rukee. Murmushi ruma tai tare da cewa! To zahra ina taya aunty rukee godiya, aunty taso mu tafi kar momy ta gane bama nan. Ke uwar azar6a6i da rawar kai bazaku tafi ba yau anan zaku kwana, ilham ta fad'a tana watsawa ruma kallon banza. Eh dama tinda kina nan hankali a kwance, sanda za'a jibgemu baki sani ba ai dole, taso-taso mu tafi aunty rukee, ruma ta fad'a tana jawo hanun rukee. Miqewa rukee tai tare da cewa! To zahra mun tafi kin sai dai halin momy karta dake mu amma gobe zan dawo musha hira ki bani labarin 'yan rasha rukee ta qarasa maganar tana sakin murmushin. Itama zahra murmushi ta saki tare da cewa ai kuwa dai bazan so a dake ki ba, ALLAH ya kai mu gobe sai kuzo musha hira, bama labarin su ba har hoton su zan nuna miki. Murmushi rukee tai tare da cewa! Tom ALLAH ya kaimu zahra sai da safe ilham sai da safe. Murmushi ilham tai har suna had'a baki waan cewa! ALLAH ya kaimu. Ruma kallan zahra tai tare da cewa! To aunty zahra sai da safe, ke kuma uwar san girma bazan ce miki aunty ba bare ma nai miki sai da safe na sanki da shegen kishi sai dai zuciyar ki ta buga, ruma ta qarasa maganar tana yiwa Ilham uban galo sanan ta fuce a guje dan karma taji amsar da ilham zata bata. Itama rukee bayan ta tafi tana dariya tare da cewa! Kai wlh fad'an ku yana bani dariya sai anjima, ta qarsa maganar tana fucewa daga d'akin. Ilham kuwa cewa tai zaki zo ki same ni ne mara kunya kawai. Suna gama fita zahra tace kai wlh ilham sai suka bani tausayi, wai sabida mai momy bata son su zo nan ne?. Ta6e baki ilham tai tare da cewa! Oho mata ai wanan matar ba dai baqin hali ba gaskiya suna qoqarin zama da ita ni yaushe raban da ammi taso hannu ta dake ni harfa na manta. Dariya zahra tai tare da cewa! Kai ilham badda qarya ke da bakyaji ai dole a dake ki. Wlh da haske nake tunda kuka tafi Russian bai fi sau biyu ammi ta dake niba. Oho dai ai ta dake ki, eh kema ai tana dukan ki ko kin manta sanda nai miki wankan manja a kai da jikin ki, kuma nace ki kika zuba abinki har ta zane mu tare. Dariya zahra tai tare da cewa! Ai ilham ba dai sharri ba na tina lokacin. Gyara zama Ilham tai sanan tace kai wanan mata ALLAH na godema da ba itace uwata ba, da ita ce ta haife ni da ban san inda zan sa kai na ba zahra. Zahra jinjina kai tai tare da cewa! Hmm kwarama su ruma sun san uwar su nida har yanzu ban san iyaye na ba fa. Dogwan tsaki ilham ta saki tare da cewa au ammi da dady ba iyayan ki bane koh? Ta qaras maganar tana tsare zahra da ido. Girgiza kai zahra tai tare da cewa! Aaa ni karki had'amin zance ba haka nake nufi ba ni yanzu ko iyaye na na gani ai bazan so su kamar yadda nake son ammi da dady bare ma ba ganin su zanyi ba. Ilham cewa tai wlh zahra da dai ace irin momy ce uwata gwara ace ban ma san iyayan nawa gaba d'aya ba wanana fala'yar'iyar matar da ko fara'a batayi, ga dukan 'yaya kamar jakai. Hmm ilham banda sharri amma kinsan ina mamakin yadda yaya abdul yake da kyan hali da zuciya bai kwaso halinta ba ko guntu. Jinjina kai ilham tai tare da cewa! Ai kuwa dai amma ai dan ammi ce ta raine shi da halinta zai kwaso inaga, ko da yake ALLAH ya tsare yaya abdul d'in mu da kwasar halin ta. Ameen dai amma ilham ai ana kwaso hali ko ta nono ne, duk da dai haka yaya abdul yana da kyan hali, ko dai ma ammi ce ta haife shi bamu sani ba. Dariya ilham tai tare da cewa! Nima haka nake cewa wataran ke shima yaya abdul, baya so a ringa cewa momy ce babar sa fa hai yanzu, ALLAH dai ya tai make shi bai kwaso fuskar shanuwar matar nan ba. Dariya zahra tai tare da cewa! Kai ilham baki da mutunci wlh, amma ya abdul dama ai baya kama da momy wlh kamarsu d'aya da haidar da faruq musamman ma faruq kamar kara aka tsaga. Ehh mana shi yasa wasu mutanan suke yadda d'an ammi ne, amma ni yaya mashkhur ne ya d'an kwaso halin momy, da basa kamar da ammi da nace wata qila momy ce ta haifi yaya mashkhur. Dariya zahra tai tare da cewa! Wlh kuwa dai, ke zahra amma dai yaya mashkhur kawai matsalar shi rashin son magana da rashin son mutane da shiga cikin su, amma shi ba ruwan sa wlh, ba munafiki bane kamar momy, ai wanan da halinta ya kwaso mu shinga uku. Hmm ke dai bari ilham ALLAH ya shirye momy yasa ta gane. Ameen dai zahra, zahra cewa tai wai zahra anya momy tana son yaya abdul kuwa naga kwata-kwata basa jituwa kamar ba itace maman shi ba. Kee wlh tana son shi sosai kawai basarwa take baki ga dah in ta ganku tare yadda take wani kunbura fuska kamar bread, wlh tana son d'in ta. Hmmm ai kuwa tayi ta gama ni da yaya abdul mutuwa ce kawai zata raba mu. Zahra ta qasa maganar tana murmushi, wata uwar dariya ilham ta saki bayan ta gama tace! Wlh kika aurar wa momy d'a sai tayi farfesun naman ki ta cinye, ubanki zaki ci gwarama ki tsaya a wajan mijin ki yaya mashkhur dan wlh ya feye miki d'an momy, dan momy bata da sauqi bata qi ta zo har gidan ku ta zane miki jiki ba,.................. Page d'in nan double ne sosai to naga dare yayi ba qarasa rubutawa ba shi yasa na yanke na turo muku iya wanan d'in amma zuwa gobe da safe ko can dare zan turo ragowar. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page. Bakin ki ya sari d'an yan kashi, koma ai yaya abdul bazai bari ta dake niba. A haukan ki ba, shima kansa bai wuce ta dake shi ba tinda uwar sace, dan ALLAH Ilham ki fad'i alkhairi ko ki shiru. Ni yanzu mubar wanan magar zahra dan ALLAH hau akan gado sosai, dan muji dad'in magana, ilham ta qasa maganar tana hawa da qafafuwan ta kan bed d'in tare da gyara zama. Itama zahra hawa tai da qafafuwan ta fara face d'in ilham tace yauwa inajin ki fad'i karta kashe ki. Qara gyara zama ilham tai sanan tace wai zahra mene gaskiyar abinda hajiya kaka naji tana fad'a kuma kamar naga ammi tasan da zancan, cikin mamaki zahra tace wana zance?, zancan ciki da akace kina da shi mana zahra. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa wlh ilham bani da wani ciki a tattare dani. Da sauri ilham ta girgiza kai tare da cewa zahra kar kimin qarya yaushe kika fara 6oyemin abubuwa haka? Baki da cikin kinga yadda fatar ki tai fresh kinyi qiba kinyi kyau ana ganinki anga mai ciki amma kice min baki da ciki. Ke ilham ki yarda dani bani da ciki wlh ko sati biyu banyi da gama jini na ba, kuma dai nasan ance mai ciki batayi koh?. Girgiza kai ilham tai tare da cewa, ana d'an samu kad'an wasu sunayi adai yadda naji kika san ko kema kina cikin su?. Tsaki zahra taja sanan tace to taya ma zan samu cikin ilham nifa yanzu yadda kike haka nake wlh har yanzu ban san waye d'a namiji ba bare ma ta kai da zancan ciki. Tsaki ilham taja tare da miqewa tana cewa! Ke wanan qaryar taki ta ishe ni haka zahra, gwara naje na samu wani abun yi na gaji da qaryar nan wlh. Janyo hanunta zahra tai tare da cewa, ilham wlh da gaske nake miki dawo ki zauna mana. Zama ilham tai tare da cewa ko dai zahra bakyaso na tambaye ki mai ya faru a first night d'in ki ne? ni naji wlh ba sai kin gaya min ba amma ki gayamin gaskiya har yanzu kina nan a budurwar ki?. Ilham wai sabi da mai lokaci guda kike dai na yadda dani in na gaya miki magana wlh na rantse da girma ALLAH yaya mashkhur bai ta6a wata auratayya dani ba. Shiru ilham tai tana nazari magar zahra, can kuma tace lallai yaya mashkhur ya wuce inda ake tinani zahra raban da naga mutum mai taurin kansa har na manta, kina nufin har yanzu dai bakwa jituwa. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa, ke ko da mukazo airport d'in garin nan sai da ya cemin banza shashasha mara kamun kai. Zaro ido ilham tai tare da cewa, kuma dai mai kikayi mai?. Wlh ilham ban sani ba amma kuma daga baya sai nai tinanin kodan yaga ni da yaya abdul munyi hugging d'in juna ne oho. Ajiyar zuciya ilham ta sauke tare da cewa, ko dai kishin ki yake kin sai dai in yaya mashkhur bai damu da kasuwa ba ko sauti baya bayarwa inaga kishi yake. Tsaki zahra taja tare da cewa, ba wani kishi ilham kawai iskanci ne irin na yaya mashkhur. Amma zahra sai naga kamar ke da yaya mashkhur kuna boye wani abu yaya mashkhur baya so asini mai ne shi?. Cikin mamaki zahra tace mai kika gani kuwama ilham?. Dazu mana da kina qoqarin gayawa dady abinda yasa kukaqi dawowa naga yana wani kashe miki ido alamun karki fad'a. Shiru zahra tai tana nazari can kuma tace, ilham nayi niyar gaya miki ko mene tun muna russian amma ALLAH bai nufa ba ke kad'ai zan iya gayawa sabida ba zan iya boye miki ba, amma ki bari ba yanzu ba na gaji bacci zanyi, zahra ta qarasa maganar tana miqewa tsaye. Ke ina zuwa dallah dawo ki gayamin yanzu wlh baki isa ba. To bari nai sallah isha'i sai na gaya miki, kwanciya ilham tai tare da cewa, tom shikenan ina jira. Daga haka ilham tai male-male a kan bed tana mamakin taurin kai irin na yaya mashkhur. A ganin ta ko wana namiji da aka had'a da zahra yadda take da diri da kyau d'in nan wlh sai ya sauke makaman yaqinsa tuni zai afka mata. Zahra tana idar da sallah ta canza globe d'in bedroom d'in daga white zuwa green sanan ta kwanta a gefan ilham. Ilham kuwa sake matsowa tai sanan tace gayamin nasha. Hmm ilham da san gulma wlh irin kune matan nan masu bin kwakwafi tsiya, da fad'in sirrin mijin su. Dariya ilham tai tare da cewa, ina zahra ai ba wanda zai ta6a jin sirrin mijina wlh. Murmushi zahra tai tare da cewa, harda ni? Eh to kema zaki iya shiga cikin su da kyar in zan gaya miki ilham ta qarasa maganar cikin zaulaya. Oh ke bazaki iya gayamin sirrin mijin ki ba amma ke zaki titsiye ni na gaya miki sirrin nawa mijin?. Wata uwar dariya ilham ta sauke harda riqe ciki. Bayan ta gama tace wlh zahra kin bani nishad'i kuma abun ya birge ni tinda aka d'aura miki aure da yaya mashkhur ban ta6a ganin kince mijin ki ba sai yau. Itama dariya zahra tai tare da cewa, ai kece da wani rainin hankali wlh ni ban masan na fad'a ba. Hmmm shikenan kema kinsa bazan iya 6oye abinda yake damuna ba, maza ki gayamim mene?. Gyara kwanci zahra tai tare da cewa, ina wanan zee d'in qawar yaya mashkhur?, da sauri ilham ta d'aga kai tare da cewa eh na gane ta. Yauwa itace ta cillo ni tin daga benen sama har qasa, za bura ilham tai tare da cewa, kai yaushe. Haba ilham karki tara mana mutanr mene na firgita haka nifa amana na baki bana so ki gayawa kowa a gidan nan daga ni sai ke. Gaskiya zahra baki da hankalin yanzu wanan ne zaki iya 6oyewa ammi da dady. Kinga irin halinki koh? Wlh bazanma cigaba da baki labari ba. Sassauta murya ilham tai tare da cewa, ya haquri ina ji. Haka zahra ta zauna ta bawa ilham labarin yadda akai tinda daga, yadda zahra ta dawo daga makaranta ta zubar da giyar har yadda akai ta cinllo ta. Cikin razani ilham tace to waye ya kai ki asibiti, bayan kince ba kowa daga ita sai ke?. Gyara kwanciya zahra tai sanan tace wlh ilham ban sani ba sabida suma nai, daga qarshe dana farfad'o na ganni a asibiti, qafata d'aya qashinta ya goce, dan yatsan hanuna ma haka d'aya kuma ya karye ga kai na daya fashe. Nan da nan hankalin ilham ya sake tashi sai zabga salati take, cikin razani tace zahra kuma kika rayu anya wanan ba qarya kika had'amin ba. Ban sani ba karki yadda d'in tinda na saba miki irin wanan qaryar. Ya haquri dan ALLAH wlh hankali na ya tashi sosai da sosai wau duk yaushe akai hakan?. Hmmm wlh bawani a jima ba lokacin da nai offline d'in nan ne kuka ringa toromin message, lokacin ne fa. Jinjina kai ilham tai tare da cewa, to yanzu ya akai da zee d'in girgiza kai zahra tai tare da cewa, wlh ban sani ba. Amma ina tinanin ba abinda akayi mata, amma gaskiya dana dawo daga asibiti har na gama jinya ban sata a ido na ba. Cikin mamaki ilham tace yauwa to ya akayi batun jinya kuwa wa yayi miki jinya zahra?. Wani qasai taccan murmushi zahra ta saki tare da cewa, wa kuwa zai min in badda shi. Cikin mamaki ilham tace shi kuma shiwa?. Da farko dai a asibi wasu likitoci mata ne suke kai ni toilet sanan suke goge min jiki, da safe kuma in su yaya mashkhur sun zo shida yaya ahmad, yaya ahmad ne yake bani abinci. Cikin mamaki ilham tace dama yaya ahmad ya son zancan amma bai ta6a gaya mim ba. Kai kema ilham in badda abinki taya zai gaya miki, ai yasan abokin sa zai jefa cikin matsala yanzu ma karki ce mai na gaya miki. Tom shikenan bazan fad'aba cigaba da bani labarin. Murmushi zahra ta sake saki tare da cewa, to daga qarshe kuwa ranar yaya mashkhur bai zo hospital d'in ba, na sawa yaya ahmad da likitoci kuka naqi ci naqi sha, nace nifa gida nake son komawa dama sauaran ma zama haquri nai kin san dai banason zama hospital. Ehh na sani muje sai akayi yaya to ranar dai haka na wuni baci ba sha har suka rubutamin takaddar sallama aka dawo da ni gida. Ai kuwa ranar yaya mashkhur yaji haushi sosai da sosai, zahra ta qarasa maganar tana saki dariya. Murmushi ilham tai tare da cewa, dan ALLAH ina jinki sai akayi yaya. juyawa ilham baya zahra tai tare da cewa, jinya ta da yaya mashkhur sai gobe zan baki labari na gaji. Wani sirrin ihu ilham ta saki tare da cewa, yaya mashkhur da jinya wlh baki isa ba kin lasamin zuma a baki sanan kice sai gobe to baki isa ba wlh. Dariya zahra tare da cewa, ai kuwa an kwashi dirama a jinyar nan wlh, nima kai na wani abun na tina dariya yake bani. Wayyoo ALLAH dan annabi juyo ki gayamin 'yar uwata. Juyowa zahra tai tare da fara bawa ilham labarin jinyar su, da irin wahalar da ta ringa bawa yaya mashkhur, har lokacin data 6ata blanket da jini a rashin sani da time d'in da ta fad'i a toilet ta saki qara mashkhur ya shigo. Zahra tana zuwa nan ilham itama ta saki siririyar qara tare da cewa wayyo haka ya shogo ya same ki ilham ta qarasa maganar tana sakin dariyar mugunta. Ke dai bari ilham yadda kikasan qasa ta dare na shige sabida kunya, ga abin haushi yama kasa d'agani da kyar ya iya ta6a jikina jikin sa sai wani rawa-rawa yake kamar fa wata mace. Dariya ilham tai tare da cewa, ke kuwa anga abinda ba'a saba ganin ba dole ba. Ke ilham ban san iskanci fah, wlh ba wani iskanci gaskiya na fad'a kinga hakan ma ya tabbatar mana ba wani abun suke aikatawa da zee ba. Oho su suka sani tinda ba'a gaban mu akayi ba,. Ke ai da ya saba wlh jikin sa bazai ringa 6arin nan ba. Ehhh kuma hakane dan baki gani ba har wani gumi yake. Tom muje sai akyi yaya? Daga nan kukan baqin ciki na sa mana, ke wai kinsan wani abun mamaki, da sauri ilham ta girgiza kai, dariya zahra tai tare da cewa, kinji abin mamaki wai ni yaya mashkhur ya bawa haquri. What's haquri kuma zahra? Hhhhhhhhh kai wlh zahra kin cuceni da baki bani labarin nan da wuri ba ni tinda nake na ta6a ganin yaya mashkhur ma yana bada haquri kuwa?. Ke bayan ma fa ya mayar da ni bed sai da ya sake bani haquri, ke na uzzira mai da kuka kinsan ai bayasan hayaniya sosai kinga shima yadda ya koma kamar yasa kuka ke ranar har sai da ya bani tausayi wlh, dan lalla6ani yi ringayi kamar kwai. Wata uwar shewa ilham ta saki tare da cewa, zahra dama zaki iya aikata wanan aiki kuwa. Haka dai zahra ta cigaba da bawa ilham lbari har lokacin da mashkhur yayi amai, washe gari ta koma bedroom d'in ta. Daga haka zahra ta kame bakin ta. Wai shikenan labarin ne? Gyad'a ka zahra tai alamun ee, wani kallo ilham tai wa zahra tare da cewa! Ke fad'i dai gaskiya 'yar nan?. Hmm ilham wlh sauran bazan iya fad'a miki ba sunyi nauyi. Haba zahra ki gayamin, tom zan gaya miki ki bari ba yau ba amma ki biyoni bashi. Murmushi ilham tai tare da cewa, ai kuwa zan biyo ki ko dai ma abin akayi ne kike 6oyeni. Dariya zahra tai tare da cewa, ke daran da zamu dawo nigeria lamarin ya faru to da shi akayi ma zaki ganni garau haka ne. Dariya ilham tai tare da cewa, kuma fa hakane amma zahra wanan lamarin yaban mamaki yaya mashkhur ne yayi miki jinya sanan ya baki haquri daga karshe har lala6aki yake. Ah karma yayi mana bashi ya jazamin ba, hmmm duk da dai hakan abun da mamaki. Ke dai bari ilham bari na fita kicin ko zan samu abun sha mai sanyi wuyana ma ya bushe sabida tsabar magana. To sai kin dawo zama ki samu ko nazo na raka ki ne? Girgiza kai zahra tai tare da cewa, aa gidan nan baqona ne zani ni kad'ai, ilham tana qoqarin magana taji wayar ta ta fara ringing. Cikin sauri tace zahra miqomin wayar nasan yaya ahmad. Zahra data sauko daga bed d'in wayar ilham ta d'auka tare da cewa, ai kuwa mayan ne. Dariya ilham tai tare da cewa, wlh sai na gaya mai. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Thursday page......... Da sauri zahra ta janye wayar tace ai kuwa bazan baki ba, ya haquri karta tsinke wlh bazan fad'a ba miqa mata wayar zahra tai tace gashi karki cinye ni. Da sauri ilham ta kar6i wayar ta d'aga sanan tace ai kuwa sai na fad'a. Zahra kuwa cewa tai wlh kika fad'a bazan baki labarin da kike bina bashi ba. Tom shikenan wasa nake bazan fad'a ba. Daga haka ilham ta kafa wayar a kunan ta itama kuma zaha tai fucewar ta. Bayan ilham da ahmad sun gama sallama ahamd cewa yayi pretty ke dawa kike ta magana haka. Murmushi ilham tai tare da cewa, nida masoyiyata abar qaunta mana, murmushi ahmad yayi tare da cewa, wacce daga ciki ammi ko hajiya kaka. Girgiza kai ilham tai kamar yana ganin ta sanan tace aa baka canka ba ka ta6a ji nayi musu wanan kalaman ne?. Eh kuma hakane pretty na to wace?, aa gaskiya bazan fad'a ba sai da ka canka, a iya sanin ka wace masoyiyar tawa farin ciki na. Shiru Ahmad yayi na wasu lokutan kafin yace to da dai qanwata tana nan sai nace ita kikewa, amma ban sani ba ko a cikin sauran 'yan uwan naki kikewa. Murmushi jin dad'i ilham ta saki sanan tace to ka canka zahra ce. Cikin mamaki ahmad yace dama sun dawo ne? Eeh mana tun dazu da rana ma Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa, gaskiya bansan da zuwan su ba ai yayan naki bai gaya min ba, kuma kema baki gayamin ba d'azu da mukayi chat ai da tuni nazo wajan qanwata dan na matsu na ganta. Ilham ta gano in da zancan ahmad ya dosa so yake yazo yaga jikin zahra. Amma a fili sai tace muma ai basu gaya mana zasu dawo ba kawai ganin su mukayi ba tsammani, ni kuma nayi tinanin yaya mashkhur ya gaya ma ne shi yasa ban gaya ma bai. Okay ba damuwa ki gai da zahra kuma kice gobe zanzo na ganta,, murmushi ilham tai tare da cewa, zakazo ka ganni ku gaisa ko kuwa ita zakazo ka gani ni kuwa mu gaisa. Dariya Ahmad yayi tare da cewa, kai ilham baki da dama tom shikenan duk yadda kika za6a haka zanki kinsan fa farin cikin ki shine nawa............. Zahra a hankula take sauka daga kan benan, tana tafiya har d'an kwalin kanta ya zame ya fad'i bata sani ba da ya ke kan nata yana da santsi sosai. Duk girman fallon ba wani haske sosai da yake an kashe globes d'in falon gaba d'aya, kawai blue aka bari shima blue d'in bamai haske ba. Kai ammi kenan ai kuwa na dawo yanzu zamu fara wasan kashe globes ina kunnawa kina kashewa, zahra ta qasa maganar tana wucewa wajan kunna globe d'in d'akin. A jere socket d'in kunna globe d'in suke, wajan guda shida, in aka kunna socket d'aya biyu ne zasu kawo. Haka zahra ta ringa kunna socket d'in one by one, harta gama tass, falon ya karad'e da gaske kamar da rana ba dare ba. Haba haske ai rahma ne yanzu wanan mutum ya futo da daddare ai in ba haske duk girman falon nan ai tsoro zai ji. Zahra kamar ance ta kalli gefan ta, tana kallon gabanta ya d'an fad'i. Saka makwan ganin mashkhur akan kujera ya zuba mata manya idanun nan nasa ga kuma plate d'in abinci a gabasa, ga dukkan alamu abinci yake ci. Wata siririyar ajiyar zuciya zahra ta saki a zuciya ta tace ko taya ma yake cin abinci a cikin blue light oho, kai ka sanarwa kan ka zahra ta fad'i hakan a zuciyactana kama hanyar kicin. Mashkhur kuwa cigaba da bin zahra yayi da ido, sai wani juya boobs take kamar wata uwa, duk da kuwa ba wani girma ne da su ba, tana dai dasu dai dai gwargwado, ga gashin nan nata ya bazo ka fad'a sai kyalli yake. Zana shigewa kicin d'in mashkhur ya saki ajiyar zuciya tare da mai da idanun sa kan plate yana tinanin wani abu. Zahra kuwa tana shiga kicin ta bud'e firinji tana bud'ewa tiririn sanyi ya bigeta d'an matasawa tai sanan ta d'auko cup ta tsiyaya leman kwakwa da madara da biyo. Sai da zahra ta cika cup d'in ciki fam kamar wadda zata iya shanyewa. Bayan ta gama zubawa ta mayar da glass jug d'in cikin firinji sanan ta rufe ta ruqo glass cup sabida sanyi zahra sai data d'ora cup d'in a kan plate sanan ta iya d'aukowa. Zahra tana futowa ko kallan indo mashkhur yake batai ba ta fara tafiya abinta. Zahra tana tana cikin tafiya taji muryar mashkhur yace kee!! Shiru zahra tai bata juyo ba bare ma ta dai na tafiya. Kee! Zahra taji mashkhur ya sake cewa, nan ma zahra bata jiyo ba bare ta tanka. Ke ba magana nake miki, zahra tana shirin hawa step ta juyo tare da cewa! Magana kake? Ban saniba mara kunya wlh kika bari na taso sai kin gane baki da wayo, ta6e baki zahra tai sanan tace! Ai da nayi tinanin bada ni kake ba tinda naga ba sunana ke ba. Mashkhur kuwa jinjina kai yayi tare da mayar da kansa kan plate ya cigaba da cin abincin. Zahra sai taji kamar ta hau sama amma ta d'an jin tsoro dan tasan zai iyu biyo ta gwarama taje, dan yanzu dare ya raba basu ammi bare su ceceta in ya fara jibgarta. Haka zahra ta juya hannu riqe da plate d'in glass cup. Tana zuwa ta tsaya a gefan mashkhur tare da cewa, gani sauri nake. To tinda sauri kike mai zai hana ki tashi sama banza mara kunya mai tafiyar 'yan iska. Mamaki ne ya kama zahra cikin mamaki tace tafiyar 'yan iska kuma? Kawar da kai mashkhur yayi tare da cewa, zauna magana zamuyi. Shiru zahra tai tana nazari can kuma ta samu waje a gefan mashkhur ta zauna. Mamaki ya kama mashkhur yadda lokaci guda zahra ta raina shi sam bata shakkar mayar mai da magana. Muryar zahra yaji da take gefan sa tana cewa inajin ka. Wani irin mugun kallo mashkhur ya watasa mata ta gefan ido. Zahra kuwa kallan ya d'an bata tsoro amma sai ta d'anyi murmushi tare da d'aga cup d'in leman kwakwar ta kai bakin ta ta zuqa kad'an sanan ta dan rintse ido sabida sanyi da taji har kwakwalwar ta gashi sanyi ya kashe mata hawori. Rai 6ace mashkhur ya riqe hanun zahra wanda ta d'auki leman da shi ya murd'a, wani siririn ihu zahra ta saki tare da cewa mene haka kuwa. Murd'e hanun ta mashkhur yayi sanan ya kar6i leman da d'ayan shannu sa yana kar6a ya d'aga cup d'in ya kai bakin sa. Ba mashkhur ne ya aje cup d'in ba sai da ya shanye tass. Zahra tayi mamaki yadda lokaci guda mashkhur ya shanye tass duk sanyi sa ko saukewa bai yi ba bare rintse ido. Ajiye cup d'in mashkhur yayi akan plate d'in daya cinye abin cin sanan ya zubawa zahra ido. Lokacin gudan tsoro ya bayyan a fuskar zahra saka makwan yadda taga mashkhur ya riqe mata hannu gam kuma ya had'e rai, ke ki shiga hankalinki ni ba sa'an wasan ki bane wlh in banda rainin hankali ke tunda kike kin ta6a gani wasu daga cikin qanne na sun zauna a kusa dani in ina kan kujera, sai ke fitsararriya ko faruq da haida da suka girme kin basayi. Da sauri zahra ta girgiza kai cikin tsoro, to ke ubann waye yace ki zauna akan kujera ina kan kujera kuma wai a kusa dani sabida rai ni. Mamaki ya d'an kama zahra ita da a russian yake yawa zama a kusa da ita dan harma ta saba amma yau ya nuna bai san zancan ba. Ba magana nake miki ba? Turo baki zahra tai tare da cewa! To ni ai ba qanwar ka bace. Sake matsa hanunta mashkhur yayi tare da cewa, to in ba qanwar tawa bace wace? On expected, zahra tace matar ka mana. Itama kanta zahran batan san ta fad'awa ba. Dan zaro ido mashkhur yayi yana mamkin magar zahra dan bai ta6a tinanin zata bad'i hakan ba. What mai kikace mashkhur ya fad'a yana zarowa zahra ido. Shiru zahra tai tare da d'an ja da baya, bazaki maimata mai kikace ba?. Cikin tsoro zahra tace haka nace jakar ka mana. Shiru mashkhur yayi yadda idon zahra yayi luwu-luwu kamar tai kuku sai ya d'an bashi dariya, tana son yi mai rashin kunya amma tana jin tsoro. Danne dariyar mashkhur yayi tare da cewa, ke kin isama kizo ko a jakar tawa ne?. To ai naga daga zaki sai duka sai hantara da harara kaga ai jaki ake duka, kai gwarama jakar nasan ta fini daraja a wajan ka. Hakan da zahra tai sai ta bawa mashkhur tausayi sosai feyema da ko yaushe, da sauri ya saki hanunta tare da cewa! Duk wani d'an adam yana da daraja a wajan ALLAH, da zaki gane da kin dai na had'a kanki da dabba mafi qasqanci,. Shiru zahra tai tana sauraran mashkhur hakan da yayi mata sai taji dad'i wani qasaitaccan murmushi ta saki tare da cewa, tom ngd sosai da shawa ashe ba yadda nake tinani ka d'auke ni ba,. Murmushi mashkhur ya saki a cikin zuciyar shi a fili kuma cewa yayi, magana nake so muyi kina ji koh?. Da sauri zahra ta gyad'a kai tare da cewa! Inaji, d'azu mai kike so ki gayawa dady?. Au ai nayi tinanin ka sani shi yasa ka hanani fad'a. Had'e rai mashkhur yayi tare da cewa, wlh ki shiga hankalinki kika sake gayamin maganar da bangamsu da ita ba sai dai kiji mari a fuskar ki. Zahra tanaji mashkhur ce wlh ta shiga tai tayin ta. Gayamin mai zaki gaya mai, yadda zee ta wullo ni daga sama tai yimin lahani shi zan gaya mai. Mene amfanin fad'ar abinda ya wuce? Mashkhur ya watsawa zahra tambayar. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan tace! Kai ne kace fa ka yadda in muka dawo na gaya mai amma karna gaya mai a russian. Jinjina kai mashkhur yayi sanan yace hakane, amma yanzu ba na so ki gayawa kowa maganar. Cikin mamki zahra tace sabida mai? Sabida haka naso mashkhur ya fad'a yana tsare ta da ido. Da sauri zahra ta girgiza kai sanan tace gaskiya yay mashkhur ni bazan iya qin fad'a ba a cuceni ace bazan fad'a ba yanzu ta daki banza kenan. Murmushi mashkhur ya saki sabida yadda zahra tai maganar sanan yace bata daki banza ba ai an rama miki yanzuma tana gidan yari. Cikin mamaki zahra ta d'ago da kai tace da gaske? Zan miki qaryane mara kunya in baki yadda ba ki tambayi ahmad ai shi ya sani. Ni dai duk da haka sai na fad'a,, to ki fad'a amma dai zaki shirya zama da ni a matsayin mijin ki ba din din din kuma can abuje state zan kai ki daga ni sai ke, wlh dukan asuba da ban na safe daba na rana daban na dare daban na tsakiyar darema da ban. A one month sai na mayar da ke tsowuwa mara haqora kamar kakar hajiya kaka har sai kinfi kakar hajiya kaka ma tsofa mashkhur ya qarasa maganar yana qonshe dariyar shi, sabida yadda yaga zahra tana zazzaro idanuwa. Wlh bazan fad'awa kowa ba in sha ALLAH sanan ta miqe, tana shirin tafiya a tsorace. Ruqo hanunta mashkhur yayi tare da cewa, ai ban gama maganar ba dawo ki zauna. Zama zahra tai tare da cewa! Dan ALLAH yaya mashkhur kayi haquri karka cigaba da gayamim irin azayar nan ni wlh bazan fad'a ba har abada koma ka sake ni bazan fad'a ba. To kima fad'a mana inna sake ki tsoran mai zanji dad'in ta dai ba wanda zai sake d'auramin aure dake a rashin sani saki uku zan miki rasss. Murmushi zahra tai tare da cewa, ashe da gaske na kusan komawa mrs ABDUL MAJEED. Mashkhur ji yayi nunfashi shi ya d'an d'auke zuciyar shi ta wani buga. Mashkhur yana mamakin yadda lokaci guda yake tsintar kansa a wanan halin in yaga zahra ta ambaci sunan abdul ko wata alaqa ta had'a su. Da kyar ya iya d'ago sanan yace ki bari sai na sake ki an d'aura, har yanzu kina mrs Muhammad mashkhur. Zahra ji tai zuciyar ta ta biga rass saka makwan yadda taji sunan yayi mata dad'i ko dan mai shine ya furta oho. Kinji abinda nace koh? Gyad'a kai zahra tai sanan tace naji. Okay next kuma shima karki fad'i d'ayan abun. Cikin mamaki zahra tace me kenan? Jim mashkhur yayi na wasu lokutan yana qarewa zahra kallo, sabida yadda yaga gashin ta yabai qafad'a tai masa kyau sosai ba d'an kwali. kafin yace au harkin manta abinda ya faru koh?. Ehh gaskiya abubuwan ne da yawa na manta, dame dame kenan? Mashkhur yayi tambayar yana zubawa zahra ido. Punishment d'in da ka ringa bani kala-kala mana. Kwarai shima karki fad'a sai kuma d'ayan ki tina mana,. Shiru zahra tai tana nazari can tace ni dai har yanzu na kasa tinawa. Okay abinda ya faru daran da zamu dawo nigeria har na kwana a bed room!!!!!! Da sauri zahra ta rufe fuska sare da cewa! Ehh na tuna iskancin kenan kake nufi, ai ko baka ceba bazan iya fad'a ba tinda ni ba 'yar iska bace. Murmushi mashkhur yayi a zuciya shi yace, ke zahra baki da dama kenan nine d'an iskan. A fili kuma cewa, yayi duk ma yadda kika d'auke shi, shi nake nufi, sunkuyar da kai zahra tai tare da cewa tom yanzu zan iya taya, cikin ko in kula mashkhur yace jeki. Zahra tana qoqarin miqewa sai ga ammi da dady suna saukowa daga sama. Ga dukkan alamu daga bedroom d'in ammi suka fito, zahra kuwa ji zai tama kasa miqewa. Kamar wadda aka sa mata gam aka manne ta. Sai da suka gama saukowa sanan ta miqe ta kama hanyar tafiya. Zahra cikin ta duk yayi sanyi kamar wadda aka kama tana aikata ba dai-dai ba, har ta qaraso wajan su dady. Ammi da dady cike da mamaki suka kalli junan su sanan sukai mai da kallon su wajan zahra. Zahra mai ya fito da yake da tsowan daran nan ko d'an kwali babu akan ki? Ammi ta watsawa zahra tambayar. Shafa kanta zahra tai sanan tace! Au ni bansan ba d'an kwali a kai naba inga samewa yayi a kicin, ammi abinci na fito ci, okay shine kukaci tare da yayan naki? Ammi ta watsawa zahra tambayar. Girgiza kai zahra tai tare da cewa, nima anan nazo na same shi, ba tare da shi naci ba. Okay mamana koma ki zauna daga inda kika taso zamuyi magana, dady ya fad'a fuska a sake. Tom dady zahra ba musu ta koma ta zauna a kusa da mashkhur cike da jin kunyar dady da ammi. Suma ammi da dady wace su kai suka samu waje a akan kujera suka zauna suna zama mashkhur ya miqe tare da cewa sai da safe ammi da dady. Ina zaka ka dawo ka zauna kai ma dakai za'ai magar. Okay dady ba damuwa daga haka mashkhur ya zauna inda ya taso wato kusa da zahra. Dady ne ya fara magana da dama inaso zuwa gobe in kun huta muyi magana to sai gashi cikin ikwan ALLAH yanzu na same ku, dama inaso na tambaye ku duka ku biyun. Ina so naji zaku iya cigaba da zaman aure kamar yadda muka za6a muku ko kuwa?, ammi cafe zancan tai da mu dai gaskiya a so samun mu ku cigaba da zaman aure tinda auran nan harya wuce shekara, kuma kunsan dai bakyau rabuwar aure shine nake ganin kawai ku cigaba da zaman aure a shawara ta. Kwarai maryam wanan shine son ranmu amma bari tinda su zasuyi zaman auran, kar mu shigar musu hanci da qudindine muji ra'ayimln su kafin mu yanke hukunci, yanzu inaso naji ra'ayi kowa a cikin ku. Mai sunan baba, d'agowa mashkhur yayi tare da cewa, na'am dady? Ka amince zaka cigaba da zama da mamana a MATSAYIN MATA ko kuwa?. Hmmm ku na ganin mashkhur zai amimce kuwa?. Hmmm ku na tianin itama zahra zata amince kuwa?. Hmmm mu had'u a next page ranar mondy happy weekend......... ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing......... *page 98* Mai sunan baba, d'agowa mashkhur yayi tare da cewa, na'am dady? Ka amince zaka cigaba da zama da mamana a MATSAYIN MATA ko kuwa?............... Dady yana rufe bakin sa mashkhur bai wani tsaya dogwan nazari da tinani ba cikin kwarin guiwa yace! Aa dady ba amince na cigaba da zama da ita a matsayin matata ba har yanzu ALQAWARIN mu yana nan. Rass, Rass, Rass, gaban dady da ammi ya fad'i dan basu ta6a tinanin haka daga mashkhur ba dan a tunanin su tuni ya yar da makaman yaqinsa ya rungumi zahra a matsayin mata. Ammi da dady juyowa sukai suka kalli junan su cikin mamaki. Zahra kuwa a zuciyar ta sai taji dad'in hakan, dan ita burinta kawai ta auri yaya abdul. Jinjina kai dady yayi tare da mai da kallan sa wajan zahra, cikin kulawa yace! Mamana ke fa kin amince ko kuwa, sunkuyar da kai zahra tai qasa cikin siririyar murya tace dady nima ban amince ba. yah ALLAH abinda ammi ta iya furtawa a zuciyar ta kenan, dady kuwa cewa, yayi okay mamana tashi kije ki kwanta ALLAH yayi miki albarka sai da safe, miqewa zahra tai tare da cewa, to dady da ammi good night. Murmushi dady yayi tare da cewa, good night too my dear. Itama ammi qaqalo murmushi dole tai tare da cewa, good night my daughter ki d'aure kanki. Itama murmushi zahra tai tare da cewa, tom ammi daga haka tai hanyar step ta haye sama abinta zuciya cike da tinani kala-kala. Tana shiga bedroom d'in su taga har yanzu ilham waya take, kawar da kai zahra tai sanan ta nufi wardrobe ta bud'e ta d'auko kayan bacci ilham tasa, dan ita har yanzu trolley d'in ta tana motar yaya abdul. Bayan zahra ta sa kayan qofar d'akin ta rufe sanan ta canza globe d'in d'akin daga white zuwa green, bayan nan ta haye gado kusa da ilham ta kwanta tana sauraran hirar ilham da ahmad, har dai bacci yayi awan gaba da zahra........... 6angaran su dady kuwa zahra tana 6acewa daga wajan dady ya kalli mashkhur tare da cewa, wai mai sunan baba sabida mai har yanzu bakai hankali ba kamar yadda muke tinani?. Cikin mamaki mashkhur yace! Dady mai nai kuwa? Harara ammi ta watasa mai tare da cewa, au bama kasan mai kai ba koh?. Kallanta mashkhur yayi tare da cewa, ni dai ammi iya sanina da ku tinda na dawo banyi wani laifin ba kuma. Gyara zama dady yayi tare da cewa, mene ribarka in ka rabu da zahra wai?, cikin mamaki mashkhur yace dady iya gaskiya ta na gaya ma har yanzu bana son ta dady kuma karka manta kai fa kace in muka dawo har dai bama son junan mu za'a raba auran nan ALQAWARI fa mukayi dady. Jinjina kai dady yayi tare da cewa, ai ban manta da ALQAWARIN ba amma yanzu so kake ka mayar da zahra babba bazawara koh?. Cikin mamaki mashkhur yace babba bazawara kuma dady dudu nawa take da har zata zama babbar bazawara?. Cikin mamaki dady yace! Yanzu sai da ka gama tarayya da ita har ciki ya shiga sanan dan baka da imani zakace zaka rabu da ita, bafawai dan bama son ta ne muka baka itaba, kawai dan mu cika burin hajiya ne muka aura ma ita,. Ammi ce ta cafe zancan da cewa, qwarai kuwa muma muna son 'yar mu ba nema kai muke da ita ba. Cikin mamaki mashkhur yace ciki kuma dady, wlh zahra bata da wani ciki, nan ma mamaki ne ya rufe su dady cikin mamaki ammi tace kai da ba likita ba taya zaka san bata da ciki kai mashkhur ka dai na raina mana hankali fa. Shima mashkhur cikin mamaki yace wlh ammi ba raina muku hanki nake ba to ni hasalima ba abinda ya ta6a shiga tsakanina da ita bare ma ai zancan ciki. Nan da nan mamaki ya sake rufe ammi da dady ko ta ina, wani kallon rainin hankali dady ya watsawa mashkhur tare da cewa, sannu sarkin maqaryata. Haba dady ammi ku yadda dani mana, wlh da gaske nake mai ne amfanin yi muku qarya kasan dai ban saba yima qarya ba, I swear I'm very seriously dady. Ammi dai fuskar mashkhur tana nuna mata da gaske yake amma bata son mai yake zuciyar shi ba, ammi sabida tsabar damuwa da rashin sanin abinyi uban tagumi ta rafka. Dady kuwa jinjina kai yayi tare da cewa, okay ina result d'in naka yayi kyau ko kuwa dai. Mashkhur zaro wayar shi yayi daga aljiwu sanan ya shiga gallery ya nemo hoton result d'in shi ya miqawa dady wayar. Dady qar6a yayi sanan ya fara karantawa, ammi kuwa sabida damuwa ko ta kan ruselt d'in bata biba d'an ita sam bata so a raba auran zahra da mashkhur gashi lamari yana son faskara. Jinjina kai dady yayi tare da cewa, congratulations ashe dai auran nata yayi ma amfani tinda gashi ADALILINTA ka mai da hankali ka fito da ruselt mai kyau har da offer. Dady ADALILINTA kuma? Kwarai ai da badan kana so ku rabu da ita ba nasan bazaka mai da hankali wajan karatun ba tinda naga kwanakin baya ba karatun ne a gaban kaba. Mashkhur shiru yayi bai sake cewa komai ba. Dady kuma cewa yayi yanzu burinka ka sake ta koh? Da sauri mashkhur ya d'ago kai tare da cewa, haka be dady. Jinjina kai dady yayi tare da cewa, zaka sake ta amma sai na tabbatar da abubuwa biyu. Cikin mamaki mashkhur yace dady wana abu kuma?, miqamai wayar sa dady yayi sanan yace na farko sai na tabbatar ba abinda ya ta6a shiga tsakanin ku da ita in da gaske kake, na biyu kuma zan sama ido naga da gaske ka dai na shaye-shayan ko kuwa, daga nan har rana ita yau ko nan da qofar gida karka fita. Kallan dady mashkhur yayi sanan yace haba dady sai kace yaro kuma sai a hanani fita?. Mashkhur kenan har yanzu baka wuce yaro a wajan iyayan kaba, amma bawai dan na takura ma na yanke hukuncin nan ba sabida nasan da gaske ka dai na shaye-shayan, ba dai kawai CCTV camera a gidan nan ba, ai zan tabbatar. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa, yanzu dady in har ka tabbatar da abubuwa biyun nan zaka cikamin ALQAWARIN mu kuma har nan da kwana nawa?. Kwarai mai sunan baba ai kyan alqawari cikawa in sha ALLAH zan raba auran, nan da one week wato rana ita yau, in dai na tabbatar da abu biyun nan, auran ku da mamana kamar an raba an gama bazan sake jan wani lokaci ba rana ita yau zahra ta dawo ba matar kaba dan nima lamarin ya isheni haka. Lokacin da mashkhur yaji ance haka wani qasai taccan murmushi ya saki sanan ya miqe tare da cewa good night haka ya kama hanyar fucewa daga part d'in gaba d'aya. Dady kallan ammi yayi tare da cewa, mene kuma na tagumi ai hukuncin da na yanke yayi koh?. Kamar ammi zatai kuka tace yanzu yaya in da gaske ba abinda ya shiga tsakanin su kuma ya dai na shaye-shayan raba auran za kai da gaske?. Janye mata hanu daga tagumin da tai dady yayi tare da cewa, to maryam ya kike so muyi in hakan ta kasance gaske dole a raba su tinda basa son junan su. Amma yaya a qara musu lokaci ko zasu so junan su. Hmm maryam kenan taya zasu so junan su har ke6ewa sukayi su biyu basu so junan su ba sai yanzu. Hmm amma yaya ai baza su gane suna son junan suba sai sunyi nesa da juna koh? Maryam kenan ke dai karki dorawa kanki ciwan zuciya akan wanan lamarin ALLAH ya bamu d'a mai taurin kai ne, amma da abdul ne ai bazamu sha wahala sosai ba. Amma yanzu abinda zaki shine! Kije ki binciki mamana da gaske ba abinda ya ta6a shiga tsakanin nasu?. Dady taya zan gane? Ko tayaya nema zaki gane in dai kika tambaye ta kina ganin mood d'in ta zaki sanan gaskiyar zancan. Kuma yanzu zaki tambaye ta basai gobe ba naga kamar sun samu wani good relation ita da shi, in kika bari zuwa gobe tam zasu iya canza zancan. Kwarai nima naga hakan kuma la lura da suna boye wani abu a tsakanin su wanda mashkhur baya so a sani. Kwarai kuwa nima la lura da hakan ALLAH yasa alkhairi suke 6oyewa. Fuska ba walwala ammi tace ameen bari naje na binci ka daga haka ammi ta miqe tare da cewa, sai da safe. Shima dady miqewa yayi tare da cewa, ALLAH ya tashe mu lpy bari na wuce 6angare na zo ki rufe part d'in ki. Haka suka ranka suna tafiya suna qara jimamin wanan lamarin. Dady yana fita ammi ta rufe qofar part d'in ta sannan ta juya ciki. Tana hawa sama drect bedroom d'in zahra da ilham ta wuce. Tana qarasawa ta fara knocking. Ilham tana jin ana knocking d'in qofa ta cewa, yaya ahmad hubby na sai gobe knocking d'in qofar ake inaga ammi ce kuma batasan yawan wayar dare by take care, daga haka ilham ta gintse kirana sanan ta miqe ta nufi qofa. Tana zuwa ta bud'e qofar, ammi ta gani tsaye fuska ba walwala matsa mata tai tare da cewa, ammi sannu da zuwa?. shigowa ammi tai tare da cewa, zahra tayi bacci ne?. Gyad'a kai ilham tai tare da cewa, eh tun dazu da ta shigo ta kwanta. Wani irin kallo ammi tai wa ilham sanan tace ke mai kika tsaya yi har yanzu baka bacci ba?. Shiru ilham tai ba amsa dan tasan ammi batasan qarya kuma ta nai mata qarya zata 6aro ta. Hmmm waya kika tsaya yi da shi kenan koh? Gyad'a kai ilham tai tare da cewa kiyi haquri. Hmmm kin san dai bana son wayar daran nan koh? ilham ki kiyaye karki qara bari nai miki magana akan haka kiyaye, jeki ki taso min zahra kice ta same ni a bedroom d'i na. Tom ammi, daga haka ammi tai fucewar ta daga room d'in ita kuma ilham wucewa kan bed tai ta fara qoqarin tashin zahra. Ke zahra!! Zahra!! Cikin bacci zahra tace menene haka ilham ina bacci kike tashina?. Ammi ce take kiran ki, zahra tana ji ance ammi ta tashi tare da cewa, ammi amma bata ga ammi ba kallan ilham tai tare da cewa, ina amin take?. Ta tafi haka tace ki same ta a bedroom d'in ta. Miqa zahra tai sanan ta miqe tace to sai na dawo in da raban bacci ya d'auki ni acan sai da safe. Tom shikenan ki rufe qofar amma dai ki dawo bana son kwanciya ni kad'ai wlh. Daga haka zahra tace to sanan ta fuce tare da rufo qofar, tana fita direct ta miqi hanyar dakin ammi. Tana qarasawa tai knocking d'in qofar ammi da take kan gado a zaune d'aga murya tai tare da cewa, zahra shigo mana qofar a bud'e take. A hankula zahra ta murd'a handel d'in qofar ta shige baki d'auke da sallama. Da kyar ammi ta iya qaqalo murmushi dole tare da cewa, qaraso mana. Itama zahra murmushi tai sanan ta qaraso ta zauna kusa da ammi. Mene haka kike sunkuyar da kai ko 'yar kunyar surukar nan kike min. Dariya zahra tai tare da cewa kai ammi ta fad'a tana kallan ta. Itama murmushi ammi tai bayan ta tsagai ta tace zahra magana nake so muyi dake banason qarya, duk da nasan bakyamin qaryar. D'agowa zahra tai jiki a sanyaye tace tom ammi inaji in sha ALLAH zan gaya miki gaskiyar abinda na sani. Da gaske ba abinda ya ta6a shiga tsakanin da yaya ki mashkhur?. Zahra jin magana tai on expected dan haka ba shiri ta sunkuyar da kai. Mene haka zahra kunya ta kike ji kuma? Girgiza kai zahra tai tare da cewa, ammi ban gane abinda kike nufi ba. Wani siririn murmushi ammi tai tare da cewa, hmm zahra wai ke mai wayo koh? D'agowa zahra tai tare da kallan ammi tana cewa ammi da gaske nake fa. Jinjina kai ammi tai sanan tace ina nufin bai ta6a saduwar aure dake fa kin gane ko nai miki 6aro-6aro da manya baki yadda zaki gane? Girgiza kai zahra tai tare da cewa, basai kinyi hakan ba na gane. Tom gayamin naji, ammi ta qarasa maganar tana zubawa zahra idanuwan ta. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ni bai ta6a yimin hakan ba ammi. Rass gaban ammi ya fad'i cikin zuciyar ta tana tattamar maganar zahra. Zahra ki tabbatar gaskiya kika gayamin kuwa?. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa, ehh gaskiya na gaya miki ammi. Mai kuke 6oyewa tsakanin da mashkhur wadda mashkhur bayaso mu sani?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa! Ba abinda muke 6oyewa ammi. Ammi tana jin haka ta fara jin shakkar maganar da zahra ta gaya mata dan haka cewa, tai taso muje toilet na ganewa ido na gaske zancan da gaskiya lamarin da abin dubawa. Kallanta zahra tai tare da cewa, kai ammi. Harara ammi ta watsa mata tare da cewa, mene ko kunyar ammin taki kikeci ne, ai har yanzu baki wuce nai miki wanka na goye tasss a bayana ba. dariya zahra tai tare da cewa, hmm gaskiya ne ammi, amma dai baki yadda dani ba yanzu. Na yadda dake mana zahra amma inaso na tabbatar da hakan ne. Miqewa zahra tai tare da cewa, tom shikenan ai zaki gani. Daga haka suka rankaya suka shige toilet d'in ammi. Suna shiga ba 6ata lokaci zahra ta cire dogwan wandda ta da pants sanan ta tsuquna kamar yadda ammi ta umar ce ta. Haka ammi tai checking d'in zahra in and out. Amma abin mamaki shine, ammi gani tai zahra tana nan a rufe 6am a tsuke take ba alamun wani abun ya ta6a ciga ko kad'an. Jiki a sanyaye ammi tace nagani tashi kisa wandan ki. Daga haka ammi ta futo zuciya cike da zullumi ta haye kan gado tasan dai shikenan auran zahra da mashkhur ya qare. Sanan tana sake jinjina taurin kai irin na d'an nata mashkhur. Zahra tana futowa ammi tace ta kashe musu globe d'in bedroom d'in, haka zahra ta kashe globe d'in ta kunna mara haske sanan ta hau kan bed kusa da ammi ta kwanta, gefe guda kuma ga ameer yana ta shar6ar baccin sa. Sun d'au kamar 5 minutes ba wada yacewa kowa komai kowa da abinda yake saqawa a zuciyar shi............ ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Double page............... Matsowa zahra tai sosai kusa da ammi suna face d'in juna tace ammi wai mai yake damunki ne naga lokaci guda kin canza?. A jiyar zuciya ammi tai sanan tace meye baya damuwa zahra nifa sam bana son a raba auran ki da yayan ki. Zahra sai taji bataji dad'i ba har zuciyar ta, amma a fili cewa tai to ammi yaza ai tinda kinga yaya mashkhur baya so. Murmushi ammi tai sabida yadda zahra ta langwa6e murya kamar itama tana son abin wai duk dan ammi tace ba lefin tane ba. Ammi cewa tai to ke kina so kamar yadda nake so ne da zaki ce shi baya so duka ku biyun ai bakwa so. Ehh hakane ammi amma ai tinda kuna so da yaya mashkhur zai amince sai nai haquri kawai, dan ni inason ina faranta muku. Zahra ba har cikin zuciyarta ta fad'i hakan ba kawai dai ta fad'ane dan ta wanke kanta, dan a daina ganinta da laifi. Aa zahra ai bazamu so ki cigaba da zama da abinda bakya so ba, muma muna son farin cikin ki. Murmushi jin dad'i zahra tai har cikin zuciyar ta, sanan ta rungumo ammi tare fa cewa, hmm ALLAH ya bar mana ke ammi. Humm zahra naga alamun kwana biyu kinyi wayo sosai ba kamar da ba, ko da yake kin sha rainon mashkhur ba dolen ki ba. Aa ammi ba wani wayo kinsan ance mutum yana girma yana sake hankali koh? Itama ammi rungumo ta tai tare da cewa, hakane kewai dai so kike ki cemin kin qara girma koh? To na gani ai basai kin fad'a ba. Kwanciya zahra ta zake yi a jikin ammi sanan tace aaa ni ba haka nake nufi ba. Shafa bayan zahra tai ammi tare da cewa, to zahra ALLAH yayi miki albarka ya kawo miki mijina na gari mai kirki in kun rabu da mashkhur. Harda zahra zata cewa ammi baga yaya abdul ba amma sai taji kunya tai shiru. Bazaki ce amin ba ko kunya kike ji ne, ammi ta fad'a cikin zaulaya. Lumshe ido zahra tai tare da cewa, ai na fad'a a zuciya ta, aaa ni ban yadda ba a fili nake so ki gaya. Murmushi zahra tai tare da cewa, to ameen. Itama ammi murmushi tai tana qaraji son zahra yana shiga zuciyar ta sosai da sosai dan ita ammi har yau gani take kamar ita ta haifi zahra da kanta sabida yadda take soyuwa a zuciyar ta. Haka dai zahra da ammi bacci ya kwashe su rungume da junan su. Washe gari................. ASUBAYI. Kiran sallah asubaye ne ya tashi ammi a hankula ta bud'e idanuwan ta sanan ta fara addu'ar tashi daga bacci. Bayan ta gama addu'ar tashi tashin tai zahra ta somayi wadda take kwance a gefan hanun ta da qirjin ta. Zahra!! Zahra!! A hankula zahra ta bud'e idan ta tare da cewa na am ammi. Tashi ki sallah asuba tayi. Jiki ba kwari zahra ta bud'e idanuwan ta har ga ALLAH bacci bai isheta ba. Ammi tana miqewa ta canza globe d'in d'akin daga mara haske zuwa mai haske sanan ta shige toilet. Bayan ta futo itama zahra miqewa tai jiki ba kwari ta shige toilet d'in, bayan ta d'aura alwala dawowa tai sanan ta bud'e wardrobe d'in ammi ta d'auki hijab da wata daddumar sanan ta shinfid'a a gabas ta tayar da hiqama. Bayan zahra ta idar da sallah ta gama lazami ko azkhar d'in safiya batai ba ta koma gado kusa da ameer tai kwanciyar ta. Ammi kuwa bayan ta gama sallah tai azkhar d'in safiya addu'o'i tai kala-kala. Misalin qarfe 7 na safe ta miqe da ka daddumar ta kashewa zahra da ameer globe sanan ta fuce daga d'akin tana fucewa ta sauka qasa ta wuce kicin domin fara had'a breakfast. MASHKHUR................ ASUBAYI kiran sallah asubayi ne ya tayar da mashkhur daga baccin da yake, yana tashi ya shiga toilet ya d'aura alwala sanan ya fito. Bayan ya fito ya sa jallabiya sanan ya fuce daga bedroom d'in. Yana zuwa qofar part d'in su ya tarar da abdul yana qoqarin bud'e qofar part d'in. Cikin sakin fuska yace yaya mashkhur barka da asuba. Murmushi mashkhur yayi cikin sakin fuska yace barka dai abdul,. Yanzu mashkhur ba laifi ya dai na jin haushin abdul kamar jiya zuciyar shi ta wuce. Juyawa mashkhur yayi tare da cewa, bari naje na tashi su haidar, tom yaya mashkhur bari na raka ka. Ai kullum basa tashi sallah sai na tashe su yauma mantawa nai, haka suka ranka suna tafe suna hura har suka qarasa qofar d'akin su faruq. Hannu mashkhur yasa ya murd'a handel d'in qofar sanan ya shiga shima abdul ya biyo bayan sa. Kowa yana kwance akan bed d'in sa, haidar gefan sa ga littattafan tarihin rayuwar 'yan ball shi kuma faruq gefan sa hoto nan 'yan ball, ga tv sun kamo tashar 'yan ball ga dukkan alamu ma tv a kunne ta kwana. Tsaki mashkhur yaja tare da kallan abdul yace! Kaga iskanci koh? Hmm kai dai bari yaya mashkhur ai haka nake ta fama dasu har na gaji na zuba musu ido, in dai akan 'yan ball d'in nan ne kullum su suke kallo watarana ma kwana suke suna kallan ball. Tsaki mashkhur yaja tare da qarasawa kan table ya d'auki cup ya tsiyayi ruwa a glass jug sanan ya nufi haidar da yake bed d'in shine a farko ya watsa mai rabin ruwan a fuska. A firgice ya tashi tare da cewa, haba yaya abdul kayi haquri mana. Mashkhur qarasawa wajan faruq yayi shima ya sharara mai ragowar ruwan a fuska a firgice ya tashi tare da cewa! Kai haidar wanan wana kalar iskanci ne wlh sai na Rama. Kuwa da wanda yake zaso zai gani ya watsa mai ruwan haidar yana zatan yaya abdul ne shi kuma faruq yana zatan haidar ne kwatsam sukaga yaya mashkhur tsaye fuska a d'aure. Gaba d'ayan su shiru suka suna kallan mashkhur. Fuska a d'aure mashkhur yace sannu 'yan iska muna fukai kawai, da sauri suka d'ago suna kallan sa. Ehh mana munafukai mana bakusan alamomin muna fukai ba har da rashin son sallah asuba. Inaga duk cikin ku ba wanda yayi addu'ar bacci amma kunsa hotonan kafurai da littafan su a gaban ku ga tv a kunne kun kunno tashar 'yan ball koh? Su suna can basu san da zaman kuba ku kunan kuna 6ata lokaci. Wlh daga yau sai yau na sake ganin kun kunna tv ko kun ajiye abinda ya danganci 'yan ball in zakuyi bacci sai jikin ku ya gaya muku. In sha ALLAH zamu kiyaye haidar ya fad'a hakan , mashkhur kuwa cewa yayi karma ku kiyaye ya rage naku ku kwana kuna kallan kafurai ku kasa fita gai da uban gijin ku sabida iskanci masallancin ma a cikin gida yake amma ku kasa fita kullum sai an tashe ku, has from today ba wanda zai qara tashin ku sallah asubayi. Kuma in baku tashi da kan kuba na shigo da ruwa zan ringa tashin ku kubar ganin yau na tashe ku da wannan ruwan in na dawo next time da ruwa mai sanyi wadda ya fara qanqara zan tashe ku. In sha ALLAH daga yauma mun dena koh haidar faruq ya fad'i hakan yana kallan haidar gyad'a kai haidar yayi tare da cewa, hakane yaya mashkhur bazamu sake ba. Ku tashi kuyi alwala ku wuce masallaci kuma karku bari ko raka'a d'aya ta wuce ku daga haka mashkhur ya kalli abdul tare da cewa, abdul tawo mu tafi. Suna fita haidar ya kalli faruq tare da cewa, shikenan kuma yanzu mun dai na abinda muke so. Sosai ma kuwa ai tinda yaya mashkhur ya dawo mun gama watayawa a gidan nan kuma sai dai muyi karatun qur'ani cewar haidar. Jinjina kai faruq yayi tare da cewa, ai in bamuyi wasa ba har filin boll d'in ma mun dai na zuwa. Haidar cewa yayi oho ai mu muka jawa kan mu. Faruq cewa yayi kai dai ka jaza mana sai da nace ka kashe tv in zaka kwanta kaqi. Kaji qarya kace ni na kwaso littattaffan 'yan ball d'in na kawo ma kan bed nace ka karanta har kai bacci ka barsu ya shigo ya gan su kawai malam kace mu muka jazawa kan mu cewar haidar. Faruq cewa yayi Hmmm gwara mu shiga toilet muyi alwala kar a tayar mu jawa kan mu wani laifin da wanan musun da muke, daga haka faruq da haidar suka shige toilet domin 'yan alwala. Bayan sun fito suka fuce suka wuce masallaci. Ni kuwa amina bayero nace hmm yara kenan sai kace ba 'ya'yan ammi ba da kun kwaso halin mashkhur yana yaro da kun huta ga karatun addi ni dana boko gashi baya wani supporting d'in 'yan ball. MASHKHUR........... bayan ya dawo gada masallaci dakin motsa jiki ya wuce, ba shi ya fito ba sai qarfe 7 na safe. Yana fitowa ya koma d'akin sa yayi wanka sanan ya shirya ya fuce daga bedroom d'in. Yana fita daga part d'in su direct part d'in ammi ya wuce, mashkhur yana shiga ya wuce sama domin zuwa wajan ammi ya gai da ita. Mashkhur ya dai ji qarar mutum a kicin amma bai yi tinanin ammi ce a ciki ba, shi yasama ya haye sama. Mashkhur yana qarasawa bedroom d'in ammi ya ya murd'a handel d'in qofar, sanan ya shige. baza ido mashkhur yayi akan bed amma bai ga ammi ba sai zahra da ya gani kwance da ameer a kusa fa ita. Mashkhur yayi tinanin ko ammi tana toilet dan haka globe d'in d'akin ya kunna mai haske sanan ya zauna akan sofa da take feces d'in bed. Mashkhur zubawa zahra ido yayi yana kallon ta, kwance take amma ta bawa mashkhur baya, mashkhur in idanuwan sa dai-dai suke gani sai yace! The same irin kwamciyar da zahra tai a Russian daran da ya shiga bedroom d'in ta. Rigar nan tata ta yaye ana iya ganin ugun ta, lumshe ido mashkhur yayi ya kawar da kai yana d'an tinanin dare da suka ai kata wanan lamarin shida zahra. Mashkhur dayaga shirun ammi yayi yawa hakan ne ya tabbatar mai da ammi bata nan, da lm haka miqewa yayi da niya fucewa. Mashkhur yana qarasowa wajan bed mai ma kwan ya fuce kamar yadda yayi niya, sai ya tsaya cak yana qarewa zahra kallo. Zuciyar shi tana saqa mai abubuwa kala-kala ga wani feeling d'in ta da yake ji yana taso mai. A hankula mashkhur ya qarasa kan bed d'in ya zauna a bayan zahra yana qarewa kyakyawan ugun nan nata kallo. Mashkhur bai san sanda ya kai hannu ya shafa ugun zahra ba, yana shafawa rigar zahra ta sake yayewa har ana iya ganin cikin ta da cibiyar ta. A hankula mashkhur ya shafa shafafan cikin zahra ya kai hannu kusa da cibiyar ta kenan yaji muryar ameer yana cewa! Yaya mashkhur kai ne? Da sauri mashkhur ya janye hanunsa daga cikin zahra tare da cewa, eh ameer har ka tashi. Cikin aunty zahra kake ta6awa koh? To sai na gayawa ammi da dady da aunty ilham da yaya abdul da hjy kaka da aunty ruma da aunty rukee da ya faruq da ya haidar, harda 'yan makarantar mu. Cikin mamaki mashkhur yace kai ameer mai zaka ce musu? Haka zance yaya mashkhur yana ta6awa aunty zahra ta ciki da cibiya. Zaro ido mashkhur yayi tare da cewa, kai ameer ba fa ta6awa nake ba. Tashin ta zanyi, to sabida mai zaka tasar min auty zahra ta tana bacci? Ameer ya watsawa mashkhur tambayar, sabida safiya tayi mana. Aa ni dai gaskiya sai na gayawa su ammi suyima maga karka sake tashin aunty zahra ta tana bacci. Haba ameer karka gaya musu ko baka so na siyarma alawa ne, noqe kafad'a ameer yayi tare da cewa, inaso amma ai aunty zahra zata siyar mu. To taso muje ka rakani, kallan sa ameer yayi tare da cewa, ina zaka?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa, kai dai ka taso mu je ko na d'auke ka ne. D'aga kai ameer yayi alamun ee haka mashkhur ya d'auki ameer a hannu suka fuce daga d'akin. Suna sauka qasa suka tarar da ammi tana ta jera breakfast a kan draining. Har qasa mashkhur ya tsugana ya gai da ammi, ammi ina kwana da fana an tashi lpy? Fuska a safe ammi tace lpy qalau mashkhur kai ma da fana ka tashi lpy? Shima mashkhur fuska sake yace lafiya qalau tare da miqewa tsaye yana ruqo hanun ameer da yake ya sauke shi. Ammi kin sai me yaya mashkhur!! Da sauri mashkhur ya katse zancan da cewa, haba ameer ka bari sai mun dawo sai ka fad'a mata. Cikin mamaki ammi tace aa ka fari d'ana ya gayamin menene baby na zo ka gaya min? Aa ammi ba fa wani abin zai ce miki ba gaya miki zai yi zamuje unguwa ko ameer!? Gyad'a kai ameer yayi duk da kuwa ba hakan zai cewa ammi ba. Cikin mamaki ammi tace ina zaku l fita da sassafan nan?. Aa ammi bata waje zamu fita ba ina cikin gidan nan. Okay sai kin dawo ammi ta qarasa maganar tana kama hanyar shiga kicin mashkhur kuwa jan hanun ameer yayi suka fuce daga part d'in ammi. Suna fita mashkhur yace mai zaka ce wa ammi? dariya ameer yayi tare da cewa, sai ka d'auke ni zan gaya ma. D"aukar shi mashkhur yayi tare da cewa, to gayamin. Suna tafiya ameer yana korawa mashkhur bayani kamar haka!. Haka zance mata ka ta6awa aunty zahra ta ciki da cibiya. Zaro ido mashkhur yayi cikin mamaki yace kai ameer ba nace ma ba ta6awa nai ba tashin ta fa zanyi. Shiru ameer yayi ba amsa, daga haka shima mashkhur bai sake cewa komai ba har suka qarasa qofar part d'in momy. Suna qarasawa mashkhur ya fara knocking d'in qofar part d'in momy. Bai wani jima yana bugawa ba sai ga rukee tazo ta bud'e. Tana ganin mashkhur fuska a sake tace yaya mashkhur good morning, fuska sake mashkhur ya shigo tare da cewa, morning too rukee how are you? Fine yaya mashkhur and you?. Murmushi rukee tai tare da cewa, some too I'm very fine. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa, that is good ina momy. Tana sama okay kije ki kirawo ta mashkhur ya qarasa fad'in hakan yana kutsa kai cikin falo hannu riqe da ameer, itama rukee bayan su tabi sanan ta wuce sama domin kiran momy. Mashkhur kuwa yana qarasawa kujera ya dora ammi sanan ya zauna yana jiran futowar momy. Mashkhur bai fi 8 minutes a zauna ba momy ta saukko fuska cike da fara'ar mugunta. Tana qasowa tace ah wata saban gani ai tun jiya nake jiran ka bakazo ba har da nace ma zuwa anjima ni sai nazo da kai na. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa, ah momy ai bama zata kai da hakan ba, zama momy tai akan kujera tare da cewa, to gashi kaqi zuwa waje na sai daka kwana ma. Aa momy ba haka bane wlh, jiya nayi niyar zuwa wajanki amma nace sai na huta bayan sallah la'asar na kwanta bacci ban tashi ba sai da magriba, shine nace yamma tayi bari na bari zuwa yau sai nazo mu gaisa. To ya hanya? Alhamdulilah momy, da fatan dai ka fito da ruselt mai kyau. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa, sosai ma momy. Ina ruselt d'in naka yake, yana bedroom d'i na amma bari na nuna miki a waya. Mashkhur yana d'auko wayar ya kunno picture d'in ruselt sanan ya miqawa ameer tare da cewa, ameer jeka ka kai wa momy. Kar6a ameer yayi sanan ya miqawa momy wayar yaya mashkhur d'in tare da tsayawa a kusa da ita. Momy tana ganin result d'in mashkhur gaban ta ya fad'i Rass, Rass. Cikin zuciyar ta tace taya akayi result d'in mashkhur yayi kyau sosai bayan munyi mai asirin rashin son karatu da shaye-shayan da bin mata. Nan da nan baqin ciki ya rufe zuciyar momy, amma a fili sai tace wow mashkhur ALLAH gashi har da offer ka samu ai dama acan ka zauna kai aikin ka hankali kwance. Ah momy kin san bazan iya zama a can ba na fison nan cewar mashkhur. Jinjina kai momy tai sanan tace naji ance matar ka zahra tana da ciki koh? To ALLAH ya sauke ta lpy. Cikin mamaki yace momy waye ya gaya miki, zama momy ta gyara tare da cewa, hajiya mana. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa, aa gaskiya ba haka bane. Shiru momy tai tana mamaki wai ita mashkhur zai yiwa qarya anya kuwa asirin da tai mai bai karye ba kuwa?. Momy tana cikin wanan tinanin taji ameer yace momy kin san menene? Qaqalo murmushi dole momy tai tare da cewa, aa ameer sai ka fad'a. Yaya mashkhur ya ta6awa zahra ciki da cibiya kuma yace min wai!!!! uwar harara da mashkhur ya zubawa ameer shi yasa ameer yaji tsoro yayi shiru bai qarasa fad'ar maganar ba. Momy kuwa wani irin zafi zuciyarta ta sake yi mata, a fili kuma cewa tai ai baby da take cikin ta yake dubawa ko bakaso ta haifar ma baby ne dariya ameer yayi tare da cewa ina so. Mashkhur kuwa miqewa yayi tare da cewa to momy sai anjima ameer kar6o wayar mu tafi. Ameer kar6ar wayar yayi sanna yafi bayan mashkhur. Momy kuwa sabida baqin ciki da kyar ta iya cewa to sai anjima nagode. Suna gama fita daga part d'in momy mashkhur ya fizge wayar shi daga hanun ameer tare da cewa, banace karka gayawa kowa ba? Shiru ameer yayi bai ce komai ba. To daga yau na dai na kulaka ko magana ka sake yimin sai na kakkarya ma qafafuwa. Nan da nan ameer ya fara kuwa. Tsugunawa mashkhur yayi tare da cewa, rufe min baki ko na faffasama baki. Shiru ameer yayi tare da sakin ajiyar zuciyar hawaye suna amfaliya a fuskar shi. Hannu mashkhur yasa ya share mai hawaye tare da cewa, kana so na cigaba da kulaka ba? Cikin shasheqar kuka ameer yace ehh. Tom karka qara gayawa kowa kaji. D'aga kai ameer yayi tare da cewa, to na dai na, kayimin alqawari koh? Har chocolate zan suyoma in baka fad'awa kowa ba. Murmushi ameer yayi tare da cewa, to na yadda na dai na fad'awa kowa, wata uwar ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da kama hanun ameer suka wuce part d'in ammi. Momy kuwa suna fita ta koma saman cikin bedroom d'in ta sanan ta dannawa saratu kira, saratu tana d'aukar wayar momy ta fara kora jawa bi da! Wlh saratu na shiga uku inga fa asirin da nayiwa mashkhur na shaye-shayan ya karye, cikin mamaki saratu tace kai yaya halima taya kika gane!? Hmmm ke dai bari saratu kinga result d'in mashkhur ta biyu fa yazu har offer d'in samun gurbin aiki a qasar aka bashi, ni kenan d'ana abdul bazai cigaba ba sai dan kishiya ta. Haba yaya halima mai ne na d'aga murya muna da boka fa ai shine maganin damuwar mu. Hmm saratu kenan ba dole na d'aga hankali na ba, har wani 6oyemin cikin shigiyar matar nan tasa yake, wai bata da ciki anya asirin mallakar ma bai karye ba?. Jinjina kai saratu tai tare da cewa, kika san ko shegiyar kakar nan tasa da uwar sa sunbi bokaye sun karya?. Amma ki kwantar da hankali ki gobe ko zuwa jibi ki shigo komai zamu rusa shi in sha ALLAH, sai yaji ya tsani wata mai suna zahra ma. Jinjina kai momy tai tare da cewa, bari na gama dafa breakfast ko su ruma su dafa mana ina karayawa zanje wajan dady na zuba mai wata uwar qaryar dan ya barni nazo kaduna. Ai kuwa yaya gwara ki hanzar ta zuwa dan lokacin rusa mashkhur da zahra yayi, dan in kika zauna ke zasu rusa. Daga haka sukayi sallam momy ta ajiye wayar. A fili tace uhmm mashkhur zahra hjy kaka wlh kun shiga tarkona wanda bai mai iya fitar da ku a duniya, sai na ruguza muku rayuwa a cikin wanan satin.................. Hmmm kuna ganin dady zai bar momy zuwa kaduna?. Wace irin mugun ta momy zata aika tawa zahra da mashkhur harma da baiwar ALLAH HJY kaka?. Hmm kuna ganin ameer zai sake fad'ar zancan nan kuwa?. Mu had'u a next page gobe. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing....... * Page 99* A fili tace uhmm mashkhur zahra hjy kaka wlh kun shiga tarkona wanda bai mai iya fitar da ku a duniya, sai na ruguza muku rayuwa a cikin wanan satin.................. 6angaran mashkhur suna zuwa qofar part d'in ammi ya sake kallan ameer tare da cewa yauwa ameer karfa ka gayawa ammi kaji? Gyad'a kai ameer yayi tare da cewa tom, wlh ka fad'a na dena kulaka kaji, girgiza kai ameer yayi tare da cewa tom bazan fad'a ba. Yauwa ameer d'in tawo mu shiga, daga haka suka ranka suka shige falo tare da zaunawa akan kujera. Suna zama ammi ta qaraso ta zauna tare da cewa har kun dawo kenan ina kukaje?. Kafin ma mashkhur yayi magana ameer yace wajan momy muka ce, jinjina kai ammi tai tare da cewa gaskiya ne kun kyauta. Shiru mashkhur yayi cikin zuciyar shi yana fargabar kar ameer ya sake yi mai 6arin zance ya tona mai asiri. Ammi kije ki zubo mana abinda kika dafa yau tare da yaya mashkhur zanyi breakfast,. Kallan sa ameer tai tare da cewa kai ameer breakfast zakayi yanzu ba wanka ba brush? Noqe kafad'a ameer yayi tare da cewa, aa gaskiya ni yanzu nake so in baki zuba mana ba zanje na gayawa hajiya kaka ko dai bakya so yaya mashkhur yaci miki abinci ne?. Dariya ammi tai tare da cewa to yaushe mukayi haka da kai ameer daga cewa! Sai anyima wanka da brush, ai nayi tinanin bakyaso yaci ne shi yasa ameer ya qarasa maganar yana zafga uban tagumi kamar wani maraya. Miqewa ammi tai tare da cewa to harda tagumi ameer sauke tagumin bari naje na zubi muku ammi ta qarasa magar tana miqewa. Mashkhur nan da nan ya sake tsinkewa da lamarin ameer yadda yake zaro magana kamar ana gaya mai. Ammi tana wucewa draining mashkhur ya sassauta murya yadda bazataji ba yace ameer karfa ka gayawa ameer kana gaya mata na dena kulaka kaji. Gyad'a kai ameer yayi tare da cewa tom bazan fad'a mata ba. Bayan few minutes ammi ta dawo hannu riqe da tire mai d'auke da cup biyu na tea da plate biyu, d'aya da farfesun kayan ciki d'aya kuma dankalin turawane da soyayyan kwai a ciki sai kuma fork biyu spoon biyu. Tana zuwa ta ajiye a akan carpet qasan su mashkhur ta, bayan ta ajiye ta koma kan kujera ta zauna. Saukowa ameer da mashkhur sukayi sanan suka fara cin breakfast d'in. Suna cikin ci ameer yace yaya mashkhur kasan meye? Da sauri mashkhur yace! Ba'a magana in anacin abinci duk dai gudun kar ameer yayi mai 6arin zance a gaban ammi. Ka bari dai na baka labarin dan naji dad'in cin abincin. Cikin fargaba mashkhur yace labarin mai zaka bani? Gyara zama ameer yayi tare da cewa labarin ilham zan baka. Wata siririyar azuciyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa tom ina jinka. Ranar nan aunty ilham tana waya naji ta cewa wani saurayin ta wai I LOVE YOU. mashkhur da ya kai tea bakin sa da sauri ya janye ya kalli ameer yace kai ameer banda sharri fa. Wlh da gaske nake ma ga ammi nan ka tambaye ta ai na gaya mata. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa to na yadda waye saurayin nata, uhm wani ne wai ita ilham d'in tace auran shi zatai ameer ya qarasa maganar yana ta6e baki kamar wani babba. D'an zaro ido mashkhur yayi tare da cewa haka tace ma ameer? Girgiza kai ameer yayi tare da cewa! Haka dai naji ana fad'a a gidan. Murmushi mashkhur yayi sabida maganar ameer d'in ta bashi dariya, sanan ya kalli ammi tare da cewa ammi wai da gaske ameer yake kuwa?. Itama ammin murmushi tayi tare da cewa to ba gashi ya gaya ma ba ai duk abinda ya gayama ka yadda ai ameer baya qarya iya abinda yaji shi yake fad'a. Ajiyar zuciya mashkhur yayi tare da cewa to waye saurayin nata haka?. Cikin mamaki ammi tace au kai duk zancan nan da ake baka sani ba kenan?. mashkhur cewa yayi tom ammi ina zan sani kuwa nida bana nan akayi. Jinjina kai ammi tai tare da cewa! To ai abokin ka ne ahmad kuma nan da 3 days zuwa 4 days zasu kawo kud'in zance, ita da rukkayya duk aure za'a yi musu, ni nayi tunanin ma kasan zancan wajan ahmad. Cikin mamaki mashkhur yace ahmad dai? Kwarai ahmad ko da matsala ne? Ammi ta tambayi mashkhur tana tsare shi da ido. Da sauri mashkhur ya girgiza kai tare da cewa no ba wata matsalar kawai nayi mamki ne yadda har zancan yayi nisa ban ta6a jiba. ALLAH ya sanya alkhairi, ameen mashkhur da fata dai ahmad bashi da wata matsalar duk da dai za'ayi bincike. Da sauri mashkhur ya girgiza kai tare da cewa aa gaskiya ahmad mutumin kirki ne sosai da sosai, bashi da wata matsala. Haka dai ameer yayi ta warwarewa ilham zani tass a wajan mashkhur har suka gama breakfast d'in. Suna gamawa mashkhur ya sake jawa ameer kunne akan karya fad'a dama lokacin ammi bata wajan ta tafi bedroom d'in ta domin yin wanka. Daga haka mashkhur ya koma part d'in su cike da zullumi, kar ameer ya tona mai asiri. Ameer kuwa mashkhur yana fucewa ya haye sama yana hawa ya wuce d'akin ammi. Yana zuwa gaya zahra ta tashi daga bacci tana ta karatun arzkar d'in safiya. zama ameer yayi a kusa da zahra yana jira ta gama arzkhar d'in. Zahra tana gamawa ta miqe tare da cewa ameer zo mu tafi wajan ilham, ba musu ameer yabi zahra yana cewa gaskiya aunty zahra ina son ki fiye da yadda nake son ilham nayi farin cikin dawowar ki da fatan dai baza ku koma ba ke da yaya mashkhur ke ni ko yaya mashkhur zai koma dan ALLAH karki bishi inaso ki zauna tare da ni. Mamki ne ya kama zahra ganin yadda ameer yake zaro zance ko tsayawa baya yi. Dariya tai tare da riqe hanunsa suna tafiya tana cewa! Nima ina son ka ameer d'ina in sha ALLAH ina tare da kai ba inda zani. Dariya ameer yayi tare da cewa yauwa aunty zahra ko ke fah. Zahra da ameer basu tsaya ko ina ba sai bedroom d'in su ilham. Suna qarasawa bedroom d'in zahra ta murd'a handel d'in qofar sanan ta shige hanunta riqe da hanun ameer. Suna shiga zahra taji alamun watasa ruwa a toilet hakan ne ya tabbatar mata da ilham wanka take. Zama zahra tai ita da ameer d'in tare da kurawa ameer ido tana mamaki yadda ya sake girma da wayo ga surutu. Ameer naga kamar kayi kuka fuskar ka tayi wani ja alamun kayi kuka mai ya saka kuka?. Hawa kan ciyar zahra ameer yayi tare da cewa wlh aunty zahra yaya mashkhur ne ya sani kuka. Cikin mamaki zahra tace yaya mashkhur kuwa mai kayi mai ya saka kuka dukan ka yayi ko kuwa?. ba dukana yayi ba wai cewa yayi in na qara kula shi sai ya kakkarayin qafufuwa na, cikin mamaki zahra tace sabida mai ameer ko wani laifin kai mai. Girgiza kai ameer yayi tare da cewa ba ruwana bazan fad'a miki ba, yace karna sake gayawa kowa in ba haka ba ya dena kulani kuma ni banaso ya dai na kulani. Girgiza kai zahra tai tare da riqe hanun ameer biyu tana cewa! Haba ameer aunty zahra ka cefa kuma kaga ni kad'ai zaka gayawa ba wanda zai ji ai bazan gayawa kowa ba daga ni sai kai zan rufama asiri. Tom shikenan aunty zahra ta zan gaya miki ke kad'ai kina jina koh? Gyad'a kai zahra tai tare da cewa inajin ka ameer d'ina gayamin. A dai-dai lokacin ilham ta futo daga toilet amma sai ta tsaya a bakin toilet d'in dan jin mai zahra da ameer suke tattaunawa. Gyara zama ameer yayi a kan cinyar zahra tare da cewa! D'azu da safe ina tashi daga bacci sai naga yaya mashkhur akan gadon mu a kusa da ke yana ta6a miki ciki da cibiya. Da sauri zahra ta zaro ido tare da sa hannu ta tushe bakin ta alamun tsantsar mamaki. Ameer kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Shine na cemai sai na gayawa ammi da dady da aunty zahra da yaya Abdul da aunty ilham da aunty rukee da aunty ruma da hajiya kaka da ya haidar da ya faruq da kuma 'yan makarntar mu. Zahra kuwa sarander tai ganin yadda ameer yake lissafo mutan gidan harda na waje. Yana gamawa tace kai ameer banda qarya fa yaushe kaga hakan?. Wlh aunty zahra da gaske nake yau da safe akayi shine sai yace min shi ba ta6a ki yake ba tashinki daga bacci zai yi, daga nan yace karna gayawa kowa zai siyar min alawa, ni kuma nace aaa aunty zahra zata siyar min ai zaki siyar min koh?. Gyad'a kai zahra tai tace ee zan siyama shine yace zai karyama qafa. Girgiza kai ameer yayi tare da cewa aa sai yace nazo na raka shi, muna fita mukaje wajan momy dan na gayawa momy yaya mashkhur ya ta6awa miki ciki da cibiya shine ya harareni da muka fita yace in na sake kula shi sai ya karya min qafa. Shine ni kuma na fara kuka sai yace in banyi shiru ba sai ya faffasamin baki. Zahra sabida mamakin zancan ameer da yarfin da ya gayawa momy. Shi kuma ameer ya cigaba da cewa! daga qarshe dai yace zai cigaba da kulani kuma zai siyar min chocolate amma in ban gayawa kowa ba. Shine nace tom bazan gayawa kowa ba, daga nan mukayi breakfast shine na bashi labarin ilham tana waya da saurin ta tace mai I LOVE YOU kuma wai tace auran sa zatai. Kafin zahra ta kai da magana ilham da take tsaye a qofar toilet tana saurarin su tace oh ni ilham na shiga uku wajan ka ameer yanzu sai da ka gayawa yaya mashkhur. Dariya ameer yayi tare da cewa ee bama iya haka na gaya mai ba harda ragowar amma bazan gaya miki ba, ya qarasa maganar yana gwalo. Qarasowa wajan su ilham tai tare da zama a gefan zahra tana cewa! Ameer mai naji kana gayawa zahra mai yaya mashkhur yayi mata tana bacci?. Ilham ta qarasa maganar tana tsare ameer da ido dan san jin gulma. Girgiza kai ameer yayi tare da cewa bazan gaya miki ba baruwana aunty zahra kema karki gaya mata kinji?. Tom shikenan ameer bazan fad'a ba amma kai ma karka qara gayawa kowa kuma in ka sake gayawa wani a gidan nan ko a waje na dena kulaka kuma sai kyankyaso ya cinyema baki. Cikin tsoro ameer yace haba aunty zahra zaki dena kulani kuma ki bari kyakyaso ya cinye min baki, ina sonki fa ke bakya sona ne?. Ina sonka mana ameer amma dai in ka sake gayawa mutane maganar nan sai na dena son ka kaji. Girgiza kai ameer yayi tare da cewa aa wlh bazan sake gayawa kowa ba kinji dan ALLAH aunty zahra ta karki dena sona kinji?. Murmushi zahra tai tare da cewa to ameer d'ina in dai baka gayawa kowa ba bazai dena son ka ba. Yauwa in sha ALLAH ba wanda zai ji kema karki gayawa kowa kinga amana na baki ko? Karki gayawa ilham d'in nan ameer ya fad'a yana ta6a ilham da d'an yatsan shi d'aya. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa bazan gaya mata ba maza jeka kace ammi tai ma wanka kazo nai ma hoto. Tom bari naje ammi ya fad'a yana sauka daga cinyar zahra ya fuce daga d'akin a guje. Ilham kallan zahra tai tare da cewa oh zahra na shege su wlh yanzu ameer sai da ya kwance min zani a wajan yaya mashkhur wa yasan ma da mai da mai yace mai shi yasa wataran in ina waya ya tsira min ido kamar baya kwasar abinda na fad'a ashe kwashe komai yake. Hmm gwara ke ai ilham bakiji abinda yace yaga yaya mashkhur ya yimin ba wanan ai na shiga uku da kunya a gidan nan in ya fad'a ko fita na dai na yi. Dariya ilham tai tare da cewa wai mene gaskiyar zancan da gaske yayi miki hakan ko kuwa dai amma nasan dai ameer bazai iya had'a zancan nan ba. Hmmm wlh ilham nima ban saniba ko gaskiya ne ko akasanin haka. Kai zahra taya har za'a ta6aki baki sani ba?, wlh ilham da gaske nake miki amma dai kamar naji ana ta6ani sama-sama to ni nasha ma ammi ce take gyara min riga ko kuma ameer ne yake wasa, amma kuma nad'an ji muryar yaya mashkhur sama-sama to ni nayi tinanin mafarki ne ashe da gaske ne. Murmushi ilham tai tare kai yaya mashkhur ya fad'a wlh................ ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... Double page.......... Tsaki zahra tai tare da cewa a gidan wa, wlh ba wani sona da yake kinsan jiya da na fita shan lemo da daddare mai ya faru kuwa?. Da sauri ilham ta girgiza kai tare da cewa mai ya faru. Ina fita na tarar da shi a falon qasa yana cin abince har zan hau saman nan ya kirani da bazani ba naje sai ya fara jamin kunne akan karna sake na gayawa su dady zancan zee. Sai nace sai na fad'a ai bata daki banza ba, to shine yace wai an bimin haqqina an kai ta gidan yari kuma in ban yarda ba na tambayi ahmad. Kuma yace in na gayawa dady shikenan ba maganar saki kuma in bai sake niba abuja zamu tafi yayi ta bani wahala har sai nafi kaka hajiya kaka tsufa. Dariya ilham tai tare fa cewa! Wai nida duna gaskiya yaya mashkhur ya iya mugunta. Hmm ke dai bari ilham sai nace mai na amince bazan gaya musu ba. To ina qoqarin tashi daga wajan sai ga ammi da dady son sauko daga kan bene. Sanan sukace na tsaya zamuyi magana. Wai kin san da dady ya tambaye shi ya amince ya cigaba da zama dani a matsayin mata mai yace?. Girgiza kai ilham tai tare da cewa mai yace. Wai haka yace bai amince ya cigaba da zama dani a matsayin mata ba. Cikin mamaki ilham tace haka yace? Gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Kwarai nima da aka tambaye ni nace ban amince ba. Daga haka dady yace naje na kwanta to ban dai san yaya suka qarqare ba. Tom bayan wasu lukuta shine ammi tazo kirana, ehh dama ina so naji mai ammi tace miki jiya wai ilham ta fad'a tana gyara d'aurin towel d'in da yake qirjin ta. Nan da nan zahra ta bawa ilham yadda sukai da ammi tinda dafa tambaya har zuwa checking d'in ta da kai. Jinjina kai ilham tai tare da cewa oh ni dai zahra wanan lamarin ya ishe ni wlh, yanzu dai kuna nufin auran nan naki ke da yaya mashkhur sai an raba wlh kullum fatana ku fahimci junan ku amma lamarin yaci tira. Ta6e baki zahra tai tare da cewa tinda bama son junan mu mai ya rage ai kuwa dole araba auran nan, zahra ta qasa maganar tana miqewa. Jiki a sanyaye ilham tace to ALLAH ya fimu sanin komai, ALLAH ya sai sai ta lamarin dan darajar annabi wlh suma ammi da dady basa son a raba auran nan fa. Hmm ni bari na shiga wanka in na fito wanka muje muyi breakfast yunwa nake ji dan zancan nan bashi da wani amfani, zahra ta qarasa maganar tana qoqarin cire kayan ta. Itama ilham miqewa tai ta nufi kwaba ta fara d'ebo kayan da zata sa bayan ta d'ebo ta fara sawa ita kuma zahra tana cire kayan ta ta d'auki towel ta d'aura sanan ta shige toilet. Zahra tana fitowa daga toilet ta shirya sanan suka fuce ita da ilham domin yin breakfast. Suna qarasawa wajan draining suka tarar da haidar da faruq suna kan draining suna breakfast. Jinjina kai ilham tai tare da cewa watanni saban gani da safe, yau kune kuka riga kowa zuwa wajan breakfast mai ya faru ne?. Haidar kallan faruq yayi sukai murmushi tare da cewa! Uwar gulma ba abinda ya faru kawai ALLAH ya shirye mu ko ba haka ba faruq, gyad'a kai faruq yayi tare da cewa! Sosai ma kawai ALLAH ne ya kintsa mu. Ilham cewa! Tai kai wanan zancan da sake ku da sai wajan qarfe goma kuke tashi in baku da school anya kuwa. Ilham tana rufe bakai taji muryar abdul yana cewa! Hmmm ke dai bari ilham wlh ba tsoran ALLAH ne yasa suka fito da wuri ba kema dai kin san yaran nan basa ji. Dariya ilham tai tare da cewa haba ni nasan da haka yaya abdul mai ya faru ne ko sunyi gamo ne. Murmushi abdul yai tare da cewa! Wlh gamo sukayi da yaya mashkhur yau da ruwa aka tashe su sallah asuba. Dariya ilham tai tare da cewa! wai wa yaga su yaya faruq ansha ruwa a fuska. Harara zuka zuba mata haidar yace to uwar munafurci tinda kinji abinda ya futo damu ai hankalin ki sai ya kwanta. Faruq cafe zancan yayi da kai dai bari haidar ai shi yasa zahra take birge ni ba ruwanta da shiga abinda ba ruwan ta. Murmushi zahra tai tare da hmmm gaskiya ya haidar da ya faruq ALLAH ya shirye ku yanzu har sai an tashe ku sallah asuba zaku tashi. Haidar cewa yayi kai zahra ana yaban ki sallah zaki kasa alwala kuma? Hmm kai dar bari tana tare da ilham ba dole ba ai kasan 'yar qa'ida ce, cewar faruq. Daga haka abdul ya katse zancan da cewa good morning my babe da fatan kin tashi lpy yau dai ALLAH yayi tare zamuyi breakfast. Murmushi zahra tai tare da cewa morning too yaya abdul how was your night?. Murmushi abdul yayi tare da cewa! Very fine, ya qasa magar yana qarasowa kusa da zahra tare da ja mata kujerar draining. Zama zahra tai tana cewa nagode nake yaya abdul, shima abdul daga haka ya ja kujera ya zauna a kusa da zahra abinsa. Itama ilham kujera taja tare da cewa shikenan kuma yanzu kulawar da nake samu a wajan yaya abdul na rasata tinda zahra kika dawo wato ni baza'a jamin kujerar ba. Hhh dama can ke ta roba ce zahra ce ta qarfe, faruq ya fad'a yana yiwa ilham gwalo. Sosai ma ai shishigin tane kawai yasa ta shiga gurbin zahra ta zauna a wajan yaya abdul haidar ya fad'a yana zubawa zahra harara. Huro hanci ilham tai tare da cewa wlh wuce nan dama can ina da fawa a wajan yaya abdul. Ah ba wani mai guri tazo mai tabar ma sai ta nad'e ko ba haka ba haidar faruq ya fad'a yana kallan haidar. Haidar cewa yayi sosai ma hakane, daga haka haidar da faruq suka had'a baki wajan sakin dariyar mugunta. Haka haidar da faruq sukai ta tsokanar ilham, itama tana ramawa gefe guda kuma yaya badul da zahra suna breakfast d'in su hankalin kwance tare da hirar su mai dad'i.................. AMMI............. bayan ta gama yin wanka tayiwa ameer shima, kincin ta wuce ta zubawa dady a binci bayan ta gama zuba mai breakfast d'in shi a tire ta jera sanan ta wuce part d'in dady. Bayan ta kai mai abinci zama ammi tai suna cin abincin tana sheda mai bafa abinda ya shiga tsakanin zahra da mashkhur. Dady lamarin bai mai dad'i ba sosai, kallan ammi yayi tare da cewa, yanzu shikenan raba auran mamana da mashkhur ya tabbata. Ammi tana qoqarin magana taji an murd'a handel d'in bedroom d'in da qarfi an banko qofar. Daga ammi har dady mayar da hankalin su sukayi kan qofar suna jiran ganin mai shigowa. Momy ce ta shigo, fuska a had'e sai da ta shigo tsakiyar d'akin sanan tayi sallama. Dady kuwa sabida baqin ciki ko sallamar bai samu damar amsawa ba afili sai a zuciya ya amsa ya mayar da kansa ya cigaba da cin abinci. Fuska a sake ammi ta amsa sallamar tare da cewa barkan ki da shigowa ina kwana halima?. Fuska ba yabo babu fallasa momy tace lpy, ammi mayar da kai tai cikin plate d'in abinci suka cigaba da cin abincin su ita da dady kowa da abinda yake saqawa a zuciyar sa. ALLAH sarki kice abincin ma tare kuke cin wai ko har yanzu bazaku girma bane. Shiru dady yayi nan ma baice komai ba, hmmm ko da yake tinda har kwanan haramin kuke dan kunci abinci a plate d'aya ma zan damu ne. Nan ma shiru ba wanda ya tankawa momy, hmmm magana nake so nayi da miji na in ba damuwa zaki iya bamu waje?. Murmushi ammi tai tare da cewa ba komai ai sai na baki waje tinda kina so. Zata miqe kenan dady yace maryam zauna duk abinda zata fad'a sai dai ta fad'a anan inaji ba inda zaki. Ta6e baki momy tai tare da cewa hmm lalai 'yan gwal kenan gaskiya dadyn abdul ka mallaku ba laifi. Ehh na godewa ALLAH da kika gane hakan na mallaku mana, dady ya bawa momy amsa fuska ba walwala. Zama momy tai a gefan gado tare da cewa! Eee naga alama ai kasha barbad'e da rubutun malam koh?. Shiru dady yayi mata ba amsa, ita dai ammi sai taji bataji dad'in abinda momy tace ba amma sai ta sunkuyar da kai ta cigaba da cin abincin ta. Dama cewa nai inason tafiya kaduna nace bari nazo na gayama. Jim dady yayi na wasu lokutan tan can kuma yace to bazaki je ba. Kamar ya bazani ba ni mai zanyi ma a gidan in na zauna naga sai nai sati ko qafata baka gani ba a d'akin nan ba sabida ni ba mayyar miji bace kuma ba damu da nacewa miji ba, da nayi tafiyar da banyi ba mai zai qarama mai zai ragema. To hakan har wani abun alfahari ne a wajanki dan kinqi zuwa wajan na ai mala'iku ne zaki kwana suna tsine miki duk ranar kwanan ki dady ya fad'a yana watsa mata harara. Ta6e baki momy tai tare da cewa! Au ashe kasan hakan ai nasha asirin da tai ma ya manta da kai wanan hadisin. Shiru dady yayi bai cewa momy komai ba, momy kuwa cewa tai qanin mahaifina ne ya rasu kuma shi ya riqeni tun ina yarinya sai daga baya na dawo gidan mu harka ganni ka aure ni dan haka ubana ya mutu ko waca mallaka tai ma ba ruwana sai ka barni naje. Dady kallan momy yayi tare da cewa to bari na tambaye ta koza ta bani uwar ni kinsan dai shi aikin mallaka haka yake kar kuma naje na barki ki tafi nai mata laifin. Sakin baki momy tai tana mamaki jin abinda dady yace, dady kuwa kallan ammi yayi tare da cewa! Ya kike gani na barta taje ko kuwa ya kikace?. Duk dady yayi hakan ne sabida ya turawa momy haushi. Gyara zama ammi tai tare da cewa ka barta mana tinda mahaifin ta ne ya rasu. Kallan momy dady yayi tare da cewa to kinci darajar masu daraja, kije na barki amma ki bari sai ranar talata sabida ranar litinin doctor habib zai kawo kud'in auran rukkayya. Wani dogwan tsaki momy taja tare da cewa, lalai mijin tace ba shakka yanzu in badda an mallake ka har sai ka tambayi matar ka zaka barni zuwa gidan mu koh?. Kuma dawa kayi shawara har zaka bayar min da 'yata?. Dady cewa yayi kinga halima dallah karki samin ciwan kai ki kama gaban ki ko kuwa ranki ya 6ace. Miqewa momy tai tare da cewa! Dama mai zan zauna nayi a nan tinda an riga da han shanye ma zuciya aiki banza kawai ta qarasa maganar tana kama hanyar fita. Tana fita dady ya ajiye spoon d'in hanunsa a cikin plate ya kalli ammi tare da cewa kai jarabar matar nan ta ishe ni nayi dana sanan auro ta wlh. Itama ammi ajiye spoon d'in hanunta tai tare da cewa! Ka dai na fad'in hakan ba gashi yanzu ka samu arzikin 'ya'ya har uku da ita ba, kayi haquri ka cigaba da yi mata addu'a ko ALLAH yasa zata gane. Hmmmm maryam kenan si in dai halima ce koh to bazata ta6a shiryuwa ba tin ina yi mata addu'a har na gaji, wlh badaban hajiya ba da tini na saki matar nan bata ganin mutunci na gashi bata jin magana ta yadda kika son ba matata ba ta dad'e da yanke wata hakaqa da ni. Sosai ammi ta ringa bawa dady haquri akan momy har ya wuce suka cigaba da cin abin su, da kuma hira................ 3 days ago. Yau ta kasance ranar talata kuma yau ce ranar da za'a kawo kud'in ilham da rukee?. Ammi da zahra harma da ilham tun da safe suke ta aikin da girki kala-kala na tarar baqin. 6angaran momy kuwa ba abinda ta tsinana sam bama tasan harda kud'in ilham za'a kawo ba. Tana can tana shirya-shiryan tafiya kaduna gobe. Tom misalin qarfe 12 na safe aka kar6i kud'in sa ranar rukee. Ita kuma ilham sai qarfe 4 na rana aka qar6i kid'in sa ranar ta, kuma gaba d'ayan su an sa musu rana nan da wata uku kacal. Hmmm zo kaga farin cikin wajan ilham da su ammi da zahra kai gaba d'aya gidan kowa yana taya ilham da rukee farin ciki. Sun had'e waje guda suna tsara shirya-shiryan biki. Su 4 suke ta hirar yadda biki zai kasance daga zahra sai ilham rukee da kuma ruma, da yake yanzu ruke suna shiri sosai musamman ma da zahra sun fahimci junan su sosai da sosai. 6angaran momy kuwa da taji harda kud'in ilham aka kawo hankalin ta in yayi dubu ya tashi don ko abinci bata iya ciba, sabida tsabar baqin ciki dan ita duk abinya 'ya'yan ammi zasu cigaba to fah bata son shi. Washe gari................ Momy da sassafe ta fara shirin tafiya kaduna, da taso ta tafi da su rukee amma dady ya hana ta yace sai dai ta haqura da zuwa. A ala dole momy ta haqura da tafiya da su ta barsu a gida. 6angaran su ruma kuwa farin ciki ba'a magana dan suma suna so a barsu a cikin gida ko dan su shiga cikin 'yan uwan su. Tofa motar momy ta d'aga zuwa kaduna zuciyar momy cike da magayan qudiri kala-kala. Hmmm wana asiri momy zata yi a wajan Boka?.......... Kuna ganin zata samu nasara ko kuwa?....... Mu had'u a next page gobe. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............. *page 100* 6angaran su ruma kuwa farin ciki ba'a magana dan suma suna so a barsu a cikin gida ko dan su shiga cikin 'yan uwan su. Tofa motar momy ta d'aga zuwa kaduna zuciyar momy cike da magayan qudiri kala-kala. Hmmm da tini yau zan gama littafin nan amma ALLAH baiyi ba wlh a page d'ari nai niyar tsayawa. 😂 To momy ta sauka garin kaduna lafiya qalau, tana sauka gidan su ta fara zuwa. Bayan ta huta taci abinci misalin qarfe uku ta shirya ta tafi gidan saratu. Ko da taje bata wani tsaya yiwa mai gadi bayani ba sabida mai gadi ya haddace fuskar ta. Tana shiga gidan taga 'ya 'yan kishiyar saratu baje a babban tsakar gidan suna wasa. Momy ko amsa gaisuwar da suke mata batayi ba, sabida ita yanzu burinta ta shiga ta samu saratu kawai, su wuce wajan boka ayita ta qare kawai. Momy tana shiga part d'in saratu, ta ganta ta fito tana qoqarin fita daga gidan. Suna ganin janan su sukayi wata irin shegiyar shewa sanan suka rungume junan su. Momy ce tace ina zuwa haka bayan na ce miki ina tafe zanzo?. Wlh yaya halima na gaji da jiran ki ne shiyasa nace kawai bari na biyo ki gidan mu nayi tinanin kin fasa zuwa sai gobe. Girgiza kai momy tai tare da cewa! Hmmm saratu kenan ai bazan iya bari sai gobe ba kinga yadda na matso muga boka nan kuwa?. Jan hannun momy saratu tai tare da cewa! Zo mu shiga ciki dai na bigawa boka waya kin san yanzu ganin sa yayi wuya sabida mutane yadda suka tururuwar zuwa wajan sa. Ajiyar zuciya momy tai tare da cewa! To muje dai ALLAH yasa yana free bashi da aiki. Suna shiga suka zazzauna akan kujera sanan momy ta zaro waya ta fara bigawa boka. Bayan ya d'aga ko gaisuwar arziki basuyi ba dama ba'a batin sallama saratu ta fara kora mai jawabin zasuzo yanzu. Bayan ta gama korawa boka jawabi boka cewa yayi su bari sai gobe da wuri suzo yau yana da aiki sosai ko sun zo ma bazai saurare su ba. Bayan saratu sunyi gama magana da boka kashe wayar tai tare da kallan momy tana cewa kinji abinda yace ko da yake wayar a hands free take. Cikin damuwa momy tace naji saratu. Jinjina kai saratu tai sanan tace yanzu ya kenan ko zaki kwana anan ne gobe sai mu tafi da safe?. Da sauri momy tace kai rufamin asiri kar dadyn abdul ya cinye nama na d'anye kuma gashi mijinki yana nan ya ga na kwana a gidan nan kinsa yana ganin mutunci na sosai fa. Ke yaya halima mai dadyn abdul ya isa yayi miki ai yanzu kinci dubu sai ceto sai dai ya zuba miki ido, kuma mijina ai baya nan ya tafi umara shi da babbar 'yar sa. Wani tsaki momy taja tare da cewa! Kina nan kika bari ya tafi da 'yar kishi koh? Ke kuma ko oho ai ke ya kamata ya tafi da ke, inaga bai fi sau biyu ya kai ki umarar ba koh?. Saratu cewa tai hmmm ke dai bari yaya halima ai ina gab da maganin komai ni asibiti ma zanje ai min dashan 'yan uku biyu maza d'aya kuma mace dan na gaji da rashin haihuwar nan yanzu mai gidan nan yana fad'uwa ya mutu kishiyata ce fa zata cinye gadan da wanan mitsiya tan 'yayan nata. Momy kuwa cewa tai ai kuwa dai ai miki ma dashan 'yan hudu ma biyu mata biyu maza in cikin ya isa haihuwa sai a miki cs a ciro miki baby's d'in ki kema ki zuba mulkin ki a cikin gidan nan yadda kike so wlh. Murmushi saratu tai tare da cewa! Wlh kuwa yaya halima kin bani shawara cikin wanan month d'in zanje ai min dashe in mai gidan ya dawo, ni bazan ma gaya mai dashe za'ayi min ba. To dama taya zaki gaya mai ai sai dai yaga kin zubo 'yaya kawai, masu gadar dukiya. Wata uwar dariya saratu da momy suka saki tare da tafawa. To haka dai saratu ta ziga momy, momy taqi komawa gida, ta kwana a gidan saratu sabida gobe su tafi waja boka da wuri. To ranar dai saratu da momy kwana sukayi suna shirya-shiryan asirin da za suyiwa ammi da iyalan ta basu suka kwanta ba sai ukun dare, dan tinda suka kwanta ko sallah asuba basuyi ba, dama can sallah ba damun su tai ba. Misalin qarfe 8 na safe suka momy da saratu suka tashi daga bacci. bayan sun tashi saratu ciga kicin ta had'a musu breakfast, sanna suka karya bayan sun karya sukayi wanka, bayan sunyi wanka suka shirya misalin qarfe 9 na safe saratu ta jasu a motar ta sai wajan boka. Tofah momy da saratu sun iso wajan boka lafiya, kuma sunci sa'a ba mutane a wajan boka sune suka fara zuwa. Suna qasarowa suka shiga wajan boka suka zaune momy tana qoqarin yin magana boka ya tuntsure da wata shed'aniyar dariya bayan ya tsagai ta yace dakata-dakata halima duk abinda kike tafe da shi na sani tun kafin kizo. Sanan boka ya d'auki qasa a fefe da wata kwarya da wani baqin ruwa ya had'a a waje d'aya sanan ya barbard'a wani koran magani!! ba akan d'akin kishiyar ki bane kikazo? Boka ya watsawa momy tambayar Ehh harda shi. Dariya boka ya saki sanan yace da matar shi zahra koh? Nan ma momy gyad'a kai tace k'warai boka. Sai mahaifiyar mijin ki da wata mace 'yar kishiyar ki?. Hakane boka, jinina kai boka yayi tare da cewa leqo kwaryar nan ki gani. Momy da saratu da sauri suka leqa dan ganin meye a ciki. Mashkhur suka gani kwance yana bacci hankali kwance akan bed. Momy da sauri tace shine boka maza ka turamai bala'i ka haukata min shi yanzu. Da sauri boka ya sake sakin wata dariya tare da cewa! Bazan iya aikata mai wani mugun abu ba a halin yanzu. Cikin mamaki momy tace akan mai?. Gyara zama boka yayi tare da cewa! Sabida yau yayi azkhar kuma kin san mutum in dai ya karanta tofa ba wani aljani da zamu iya aikawa ya cuce shi. Cikin tashin hankali momy tace to yanzu boka ya za'ayi. Girgiza kai boka yayi tare da cewa! Karki damu qara shafa kwaryar yayi sai ga ilham ta futo 6aro-6aro ita da rukee suna ta dariya da dukkan alamu ma hira sukeyi. Da sauri momy tace boka waccan mai jan kayan 'ya ta ce karka ta6a ta mai blue d'in kayan ce 'yar kishiyar tawa. Dariya boka yayi tare da cewa! Muguwa 'yar uwar mu kenan ai nasan 'yar kice, kuma 'yar kishiyar ki nake son nuna miki ba ita ba. Ajiyar zuciya momy tai tare da cewa saura zahra da hajiya uwar mijin. Barbad'a magani boka ya sakeyi a cikin kwarya tare da zuba idanuwa a cikin kwaryar. Boka ya d'au tsawan mintina yana dubawa amma zahra bata futo ba. Can kuma yace wanan yarinyar tana tare da surikar ki da wanan yarinyar, kuma surukar nan taki tafi qarfin mu tana da dafa'i sosai a jikin ta dan haka hotan ta bazai iya futowa anan ba, cikin mamaki momy tace zahra ba. Dariya boka ya sakeyi tare da cewa! Nace miki suna tare da surukar ki amma karki damu zanyi maganin ta, maza ki gayamin abinda kike so ayi mata. Gyara zama momy tai tare da cewa! Shi dai namijin mashkhur ina so a haukata min shi yabi duniya, yamabar garin nan ita kuma zahra inaso a kashe min ita, sai ilham 'yar kishiya ta ina so a rabata da mijin da zai aure ta, asa mata baqin jini ba namijin da zai iya son ta ta qare rayuwar ta ba aure. Sanan mijinta da akai mata bai ko da shi a mayar da bai kwan kan 'ya ta ruma. Da sauri saratu tace haba yaya halima haukata mashkhur ba wani haukata mashkhur ai wanan mao sauqi ne asirin fa zai iya karyewa kamar yadda asirin da muka yimai a bayan na shaye-shaye ya karye, kawai shima a kashe mana shi. Wata uwar dariya boka yasa tare da cewa! Qanwarki ta fiki wayo tabbas asirin zai iya karyewa kamar yadda na shaye- shaye da rashin san karatu ya karye. Cikin mamaki momy tace yauwa boka dama ina so ka dubamin kamar asirin mallaka da shaye-shyen da nayiwa mashkhur ya karye koh? Wai boka me yasa asirin da mukayi mai ya karye. Jinjina kai boka yayi tare da cewa! Na farko dai asirin shaye-shye ya karye, na mallaka kuwa yana nan bai karye ba sabida yaran yana da taurin kai ne shi yasa kike ganin kamar na mallakar ma ya karye amma har yanzu zuciyar mashkhur tana tattare da jin maganar ki kin mallake shi sosai Sanan boka ya d'ora da! Abinda yasa asirin nan ya karyr matar shi ce ta ringa tofa mai addu'o'in karya sihiri a ruwa da shayi har sau uku hakan ne yasa asirin ya karye, duk ya amayar da asirin shaye-shaye da kika bashi yaci. Jinjin kai momy tai tare da cewa! Ai sai ita shegiyar 'yar, 'yar tsuntuwa kawai boka mutuwar farar d'aya nake so kayiwa zahra. Dariya boka yayi tare da cewa an gama aiki in dai da kud'i. Murmushi saratu tai tare da cewa boka da kud'i mana nima ina da damuwa. Dariya boka yayi tare da cewa! Naga duk abinda yake damunki, amma ki bari sai na gama da yayar ki tinda ke a garin nan kike ba damuwa ko da yaushe zaki iya zuwa. Murmushi saratu tai tare da cewa! Nima nafiso a gama da yayar tawa, dan na matso a kwar da matsalar gidan yaya halima. Dariya boka yayi tare da cewa na farko dai abinda za'a yi shine!. Zan had'a zahra da abinda tafi so a rayuwar ta, wato gyad'a zahra tana son gyad'a musamman mai gishiri kuma ta dad'e bata ci taba, aciki zan mata asirin taci. Shi kuma mashkhur zan had'a mai nashi da abu mai sha sanyi, a cikin zan had'a mai asirin. Ita kuma 'yar kishiyar ki ilham, gashinta silli d'aya za'a ciro miki. In an ciro miki gashin nata sai ki had'a da garin maganin da zan baki ki qona to daga nan zata rabu da mijin da ka yi mata baiko zai ji ya tsane ta itama zata ji ta tsane shi mahaifin ta da kansa zai mai da baikwan kan 'yarki rumasa'u. Murmushi saratu tai tare da cewa! Aikin ka yana kyau boka. Itama momy cikin jimami tace to boka ni dai kasan ba magana nakewa zahra ba taya zan bata gyad'a taci?. Boka kuwa cewa yayi, hhhhhhh karki damu naga yanzu wata shaguwa mai kyau ta shiga tsakanin ta da babbar 'yar ki mace ita zaki bawa ta bata. Girgiza kai momy tai tare da cewa boka ai yanzu rukee bata jin magana ta sam ta halinta ya kuma irin na qanwarta ruma tafi son 'yan uwanta dani. Girgiza kai boka yayi tare da cewa! Zan baki wani maganu ki barbad'awa wa 'yayanki a nama to zaki mallake su duk abinda kikace suyi shi zasuyi bazasu qara yi miki musu ba. Murmushi momy tai tare da cewa yauwa boka aikin ka yana kyau nawa kake buqata. Mutsuka ido boka yayi ya bud'e tare da cewa! Za'a samo hantar sauro za'a samo hanjin quda da farcan kiyashi, sanan zamu yanka bijiman shanu biyi mu bawa aljanu jini su sha dan suji dad'in yi mana aiki. Cikin mamki saratu tace boka ina zamu iya samo wanan sai dai mu baka kud'i kawai a suyo. Dariya boka yayi tare da cewa ku bawa d'an guduwa, zai kawo duk abinda ake buqata, ku ajiye mai kud'in anan. Momy bud'e jakar ta tayi ta curo damin kid'i dubu d'ari biyar tare da kallan saratu tace saratu bani da cash iya wanan ne koh kin futo da cash ne. Bud'e jakar ta saratu tai ta zaro dubu d'ari biyu tare da cewa! Kinga nima da abinda na fito dubu d'ari biyu ce kawai. Kallan boka momy tai tare da cewa! Boka nawa kake buqata. Dariya buka yayi tare da cewa, bani nake buqata ku kuke buqata sabida tai maka muku zanyi, ku tattara kud'in gaba d'aya ku ajiyewa d'an guduwu a gefe zai siyo muku, in zaku dawo gobe ki dawo da adadin yawan kud'in da zaku ajiye sabida gobe zan had'a muku maganin gobe ki dawo ki kar6a. Momy kar6ar kud'in hanun saratu tai tare da cewa! An gama boka. Dariya boka yayi tare da cewa! Wanan yarinyar zahra ce zata fara mutuwa daga nan sai mijinta yabi bayanta bayan kwana goma da mutuwar ta. Murmushi momy tai tare da cewa! Godiya dubu boka ALLAH ya biya ma. Wata uwar tsawa boka ya bugawa momy tare da cewa' ba'a kira musu sunan ALLAH anan wajan. Nan da nan momy da saratu suka bawa boka haquri sanan suka tarkata jakunkunan su da takalman su suka fuce. Suna shiga cokin mota, momy ta kalli saratu tare da cewa gaskiya saratu wanan aikin yayi tsada sosai,. Haba yaya halima ba dole yayi tsada ba wanan karon rai za'a kashe fa?. Jinjina kai momy tai tare da cewa! Hakane amma yanzu saratu sai na sake kwana a garin nan?. Haba yaya halima mai nene ai ba komai, wlh in dai da biyan buqata ba shikenan ba. Murmushi momy tai tare da cewa hakane burina ya kusan cika sai na sa maryam ta zubar da hawaye da idanun ta sai na sa mata ciwan zuciya. Daga qarshe kuma na rabata da d'ana adul ya dai na yi mata biyayya kai har sai na sa badul ya d'aga hannu ya zuba mata uban Mari. Dariya saratu ta saki tare da cewa anya yaya halima abdul zai iya marinta itace fa uwar goyan sa ita ya bud'e ido ya gani ba ke ba nasan ma yafi santa kuma yafi ganin mutuncin ta a kan ki. Sosai ma ai yaran nan baya ganina da gashi kullum sai yaje ya gai da ita, ni kuwa sai yayi wata bai shigo waje na ba, amma zata gane bata da wayo mai yafi zafi na kashe mata d'an ta sanan na rabata da abdul ai sai goma ta had'ewa maryam da ashirin.................. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Double page......... Washe gari............ Haka momy da saratu suka qara kwasar qafa suka tafi wajan boka,. Suka qarbi magungunan su, sanan yayi musu bayani yadda momy zatai amfani da ko wanne. Daga haka suka cika mai kud'i sa sanan suka tafi. Gidan saratu su momy su koma suka bud'e babin wata hirar. Bayan sun gama suka wuce gidan au momy tai wa iyayan ta sallama sanan, sanna saratu ta kai ta tasha a mota suka rabu saratu tana yiwa momy fatan nasara........... KANO.............. to fah 6angaran su zahra kuwa sun samu fahimta juna sosai da rukee, rukee lokaci guda ta koma mutuniyar kirki sallah ku wuce ta batayi tayi nadama sosai ta koma ga ALLAH. ga wata irin amintaka da shaquwa da ta shiga tsakanin su da zahra, yanzu zahra da ilham sunyi sanyi zahra ta mayar da rukee kamar ilham, a kusa da juna suke kwana wataran ma kusan kwana suke suna hira. Yau alhamis, ta kasance saura kwana d'aya a raba auran zahra da mashkhur. Ilham da ruma suna sama suna ta hira. Ita kuma rukee tana can sit room d'in baqi ita da dactor habib suna shan zance. Zahra kuma tana can wajan ammi tana yarfa mata kitso mai kyau. Ammi tana gama yiwa zahra kitso zahra ta miqe tare da kwasar ribbons d'in ta tana cewa ammi bari naje qasa. Ammi cewa tai bazaki tsaya nai miki parking d'in ba, noqe kafad'a zahra tai tare da cewa gaskiya yaya abdul ne zai yimin parking ya fiki iyawa. Murmushi ammi tai tare da cewa oh har yanzu dai ba wadda ya iya yi miki parking sai yaya abdul tin kina yarinya haka kike cewa gashi har kin girma baki dai na ba. Da sauri zahra ta fita daga bedroom d'in ammi, tin daga saman bene zahra take kwallawa yaya abdul kira. Doguwar rigar yadin rariyace a jikin zahra ba laifi ta d'an kwanta a jikin ta, ga gashin nan nata ya fazo har baya, da yake kalaba ammi taiwa zahra duk ta watse ta ko ina zahra tana qoqarin sauka daga bene kallabar suka sake warqa stewa dan har sun rufe mata ido. A dai dai lokacin mashkhur shima ya fara hawa kan step d'in, mashkhur kuwa cigaba da hawa kan step d'in yayi tare da zubawa zahra idanuwa. Wadda take sauka da sauri tana qoqarin bud'e qashin da ya rufe mata fuska, ga jikinta sai girgiza yake. Musamman ma breast d'in ta da suka cika tam a qirjin ta. har time d'in kwallawa yaya abdul kira zahra take. Mashkhur yana zuwa tsakiyar benan ya dai na tafiya ya zubawa zahra ido ciki da shauqi. Zahra tana qoqarin bud'e gashin ta tazo tsakiyar step kenan taji sunyi wani mugun karo da mutum. Zahra ta fad'a qirshin mashkhur, da sauri tasa hannu ta rungume shi sanan tace yaya abdul d'in na. Mashkhur ji yayi kamar an watsa mai garwa shi a zuciyar shi da yaji zahra ta ammabci sunan abdul. Zahra kuwa sake kwantar da jikin ta tai a qirjin sa sanan ta lumshe idon ta. Mashkhur yana jin tudin breast d'in zahra ya sauka akan qirjin sa sai yaji wata nutsuwa kuma zuciyar shi tai mai sanyi kad'an. Zahra kuwa tana gama kwantar da jikin ta a qirjin mashkhur ta ji qamshi turaran mashkhur ya daki hancin ta. Da sauri zahra ta saki mashkhur tare da ja da baya. Mashkhur ta gani tsaye fuskar shi wani iri ita ba damuwa take nunawa ba kuma ita ba faran ciki take nunawaba. Mashkhur kuwa wani mugun kallo ya fara bin zahra da shi a zuciyar shi yana aiyyan da abdul ne kenan haka za tai mai?. Zahra kuwa cikin tsoro tace kayi haquri nayi tinanin yaya abdul ne. Mashkhur kuwa wani irin tsaki yaji zuciyar shi yace wato da abdul ne da tini yaga wanan tafiyar da take duk jikin ta sai wanan girgizawa yake musaman ma breast d'in ta. Zahra tana cikin nazari taji mashkhur yace banza mai tafiyar 'yan iska kawai tare da jan wani dogwan tsaki sanan ya shige ya ra6e ta ya wuce abinsa yabar zahra a tsaye tana nazari. Ci gaba da tafiya zahra tai a cikin zuciyar ta tace tafiyar 'yan iska kuma?, yanzu karo na biyu yaya mashkhur yake cemin mai tafiyar 'yan iska ni kuwa wace irin tafiya nake haka?. Zahra tana gama sauka daga benan ta saki wani sirrin tsaki tare da cewa duk wani nabi na damu kai dan ya gaya min haka wata qilama kawai fad'a yake yi. Zahra tana gama fad'in haka ta hangi yaya abdul yana shigowa falon. Ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa yauwa yaya abdul zo ka yimin parking gashina. Yana qarasawa zahra ta miqa mai ribbons d'in. Kar6a yaya abdul yayi tare da cewa baki da damuwa baby na zo muje mu zauna wana iri kike so. Dariya zahra tai tare da cewa! Mai kyau dai amma karka matse min kai na. Baki d'auke da sallama mashkhur ya shiga d'akin ammi,. Ammi da ta fito daga toilet tana tsane hanunta da towel, amsawa tai tare da qarasowa ta zauna a gefan mashkhur. Ammi ina wuni mashkhur ya fad'a fuska ba walwala. Lafiya qalau yau naga bakazo da safe ba ko breakfast bakayi ba da fatan dai lfy?. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa ammi lafiya qalau kawai bacci nake. Gyara zama ammi tai tare da cewa mashkhur gobe ne jumma'a fa. Kwarai ammi ina sane, gobe ne dady zai raba auran mu da zahra. Cikin jimami ammi tace saki nawa zakayi mata?. Mashkhur bai wani tsaya kwana-kwana ba yace saki uku cif. Cikin mamaki ammi tace saki uku mashkhur wai dan ALLAH kai bazaka iya haquri ka cigaba da zama da ita ba?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa gaskiya ammi bana son ta bazan iya zama da ita ba. Tom shikenan mashkhur ina baka shawara ka tsaya kai dogwan nazari karkazo kuma kayi nadama dan kafin ka samu mace kamar 'ya ta zahra da wuya. Cikin mamaki mashkhur yace wana nazari, nifa ammi bana son ta kuma ko na sake ta ba aure zanyi ba ni bazan ta6a aure a duniya ba. Ta6e baki ammi tai tare da cewa ai kan ka kayiwa ba wani ba kuma muddun kasan wata alaqa ta shiga tsakanin ka da zahra komin qanqanta ta tofa karma ka sake ka sake ta. Cikin tsarguwa mashkhur yace sabida mai ammi?. Girgiza kai ammi tai tare da cewa ni dai shawara nake baka kawai. Ta6e baki mashkhur yayi tare da cewa! Ni ba abinda ya ta6a shiga tsakanina da ita ko hanunta ma ban ta6a ta6awa ba. Hmmmmm nikuwa amina bayero nace mashkhur kaji tsoran ALLAH zan tona fa. 😂 Ammi kuwa cewa tai yayi kyau haka ake so ka dai bi a hankula. Mashkhur kuwa miqewa yayi tare da cewa to sai anjima. Sanna ya fuce abinsa, ammi tana ganin mashkhur tasan ba da gaske yake gaya mata hakan ba, kuma ta bashi shawara ne sabida tasan halin mashkhur in dai wata alaqa ta shiga tsakanin da zahra tofa da wuya in zai iya mantawa da ita. Mashkhur rai ba dad'i ya fita daga d'akin amm. Tin daga saman bene mashkhur ya hango zahra da abdul. Abdul yana kan kujera zahra tana zaune akan carpet ta sunkuyar da kai abdul ya d'uqufa sai tattare mataka kitson yake yana mata parking. Sosai mashkhur ya rinste ido zuciya cike da damuwa. Nan da nan mamaki ya kama mashkhur akan wai mai yake damun sane duk sanda yaga zahra da abdul sai yaji wani abu mara dad'i a zuciyar shi. Bama abdul ka d'ai ba ko ranar nan da mashkhur yaga ahmad yana mulmulawa zahra goshi a russian sai da yaji wani abu mara dad'i a ransa. Fuskar nan tasa murtike mashkhur ya sauko daga kan benan. Yana saukowa abdul ya gama yiwa zahra parking d'in gashinta. Ai kuwa parking d'in yayi mata yau sosai nesa ba kusa ba. Wow baby na kinga yadda kikayi kyau kuwa? Murmushi zahra tai tare da cewa oh really yimin picture guda d'aya I want to see now. Mashkhur kuwa wani dogwan tsaki yaja tare da fucewa yabar wajan. 6agaran zahra da abdul bama susan mashkhur yana yi ba. Mashkhur yana fita daga part d'in ammi a cikin zuciyar shi yace to wai ni mene na damun kai na bayan ma nan da gobe zanyi mata saki uku?. Mashkhur yana gama ayyana haka a zuciyar shi yaji zuciyar shi ta d'an yi mai sanyi. To momy ta dawo gida lafiya qalau, tana shigowa ta wuce part d'in ta. Sanan ta shiga kicin ta fara d'ora farfeson nama wanda yasha maganin mallaka,. Tana gamawa ta juye a plate ta rufe sanan ta had'a zo6o mai masifar sanyi sai wani tashin qamshi yake, lokacin da zata dafa zo6on ta zuba maganin nan na boka da shi ta dafa. Bayan ta gama had'a zo6an da yasha garin magani qanqara ta samai sanan ta mayar da shi firinji, ta koma bedroom d'in ta. Wanka tayi ta canza kayan sanan ta futo da gyad'ar da boka yace ta bawa zahra, bayan ta futo da ita daga jaka ta ajiye ta a kan merro sanan ta fuce daga d'akin. Tinani momy tai taya zata kira rukee da ruma ta basu farfesun naman nan wanda yasha maganin mallaka. Haka dai momy ta d'auki zo6an nan sanan ta wuce part d'in su mashkhur. Tana shiga kuwa taci sa'a taga haidar ya futo. Kallan sa momy tayi tare da cewa yauwa haidar kaje ka kiramin ruma da rukee kace na dawo suzo yanzu-yanzu. Cikin ladabi haidar yace tom momy daga haka ya fuce daga part d'in. Momy kuwa ajiyar zuciya tai sanan ta wuce bedroom d'in mashkhur. Qofar a kulle take amma momy sai ta fara knocking, bata wani dad'e tana knocking ba mashkhur yazo ya bud'e fuska ba walwala. Yana ganin momy ya kwakwalo Murmushi dole tare da matsa mata yana cewa momy shigo. Momy tana shigowa ta samu table ta ajiye zo6an nan da yake tashin qamshi sanan tace yauwa mashkhur dama haka nace bari na kawo ma zo6o. Dafawa nai sabida ina sha'awa kuma nasan kana son abu mai sanyi. Murmushi jin dad'i mashkhur yayi tare da cewa wow momy na godiya miki wlh, kamar kinsan bana jin dad'i inaso nasha abu mai sanyi, nayi missing d'in ki jiyama nazo sai naga qofar ki a kulle da na tambayi su rukee sai suka cemin wai kin tafi kaduna. Murmushi mugunta momy ta saki sanan tace kai dai bari mashkhur wlh kawuna ne ya rasu shine na tafi gaisuwa. Allah sarki momy ALLAH ya jiqan shi yasa halinsa na gari ya bishi. Momy a cikin zuciyar ta cewa tai ALLAH dai ya jiqanka yasa halinka na gari ya bika dan kana gab da rasa ranka yaro. A fili kuma cewa tai ameen mashkhur ngd. Mashkhur cewa yayi momy bari na shiga toilet na fito sai nasha zu6an nan dan yawuna har tsinkewa yake. Murmushi momy tai a zuciya tace bama yanzu zai tsinke ba sai ka yanke jiki ka fad'a zai tsinke, a fili kuma cewa tai tom nima bari na tafi 6angare na sai anjima. Daga haka momy ta fuce shi kuma mashkhur ya shiga toilet zuciya cike da zumud'in ya futo yasha zo6an momy. Momy tana fita cikin farin ciki ta kama hanyar part d'in ta tace hmmm mashkhur kana shan zo6an na, nan da kwana goma zaka mutu, ke kuma zahra yau zakici gyad'ar nan kuma yau zaki mutu gobe a binne ki................. Hmmm tab wanna shi ake kira da innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un. Kuna ganin mashkhur zai tsallake tuggun momy kuwa?. Hmm kuna ganin zahra zata tsallake yau bata mutu ba kuwa?. Ya zancan auran zahra da mashkhur kuwa?. Waiiii? 🤔 nima kai na amina bayero ina kokwanta wanan lamarin dan har na miqa kai ga momy.😢😢😢 Ku biyo ni a next page dan jin ya zata kaya. ALLAH yasa mu dace mufi qarfin zuciyoyin mu, ALLAHUMMA ameen...... Anan na kawo qarshan littafin ADALILINTA na biyu mu had'e ana uku. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 TYPING............. *101* Barja mu da dawowa ADALILINTA na uku wanda shine qarshe littafin daga na uku bazan cigaba da rubutawa ba, fatan anyi wuto mako lafiya. Momy tana fita cikin farin ciki ta kama hanyar part d'in ta tace hmmm mashkhur kana shan zo6an na, nan da kwana goma zaka mutu, ke kuma zahra yau zakici gyad'ar nan kuma yau zaki mutu gobe a binne ki................. Haka momy ta koma part d'in ta cike da faran ciki, tana shiga ta wuce kicin domin d'ora abinci sabida yunwar da take ji. Momy tana d'ebo kayan miya ta ajiye sanan ta fuce daga kicin d'in domin hawa sama bedroom d'in ta ta d'auko wayar ta ta bigawa su ruma dan su dawo ta basu maganin mallakar nan. Momy tana shiga d'akin ta ta hangi rukee ta bada baya akan kujerar mudubi ga dukkan alamu abu take ci. Momy cewa tai uwar kwad'ayi mai suka baki kikeci ina ruma take. Fuska a sake rukee ta jiyo riqe da ledar gyad'ar da momy tazo da ita domin bawa zahra tana cewa momy sannu da zuwa gaban momy ne ya gad'i rasa, rass, rass duk da bata kula da ledar hanun rukee ba amma taji qamshin gyad'ar. Rukee kuwa cigaba da magana tai da cewav ruma abinci suke ci ga tanan, ni kuma anan naga gyad'ar na d'au!!!!! Ciki tashin hankali momy ta qaraso inda rukee take ta fizge ledarvgyad'ar da take hanun rukee tare da cewa! Ke rukee baki da hankali wanan gyad'ar ta asiri ce zahra zan bawa kuma asirin mutuwa akayi a ciki. Cikin mamaki rukee tace mutuwa kuma momy?. Cikin tashin hankali momy tace tambaya ta ma kike mutuwar farar d'aya ma. Cikin baqin ciki rukee tace kin gani ko momy ai sai da na baki shawara ki dena cutar 'yayan wasu, gashi yanzu kin cuci wasu ya koma kai na shikenan momy tinda kinyi silar rasa raina, rukee ta qarasa maganar tana tari. Cikin tashin hankali momy ta cewa! In sha ALLAH rukee bazaki mutu ba ai kad'an kika ci gyad'ar koh. Wani irin tari ruma ta ringa yi tana jan nunfashi da kyar,. Nan da nan momy ta gigice ta rungumo rukee jikin ta. Mashkhur cikin zumud'i ya futo daga toilet, yana fitowa ya rufo qofar sanan ya juyo ya fara qoqarin tafiya kan table d'in. Mashkhur tsayawa yayi cak saka makwan ganin abudul yana shan zu6on harma ya kusan shanyewa. Da sauri mashkhur ya qasa wajan domin kwacewa amma kafin ya qarasa abdul ya shanye tass. Cikin rashin jin dad'i mashkhur yace haba abdul kaga yadda nasa rai akan na fito nasha zu6an nan kuwa?. Murmushi abdul yayi tare da cewa! Ayy wlh yaya mashkhur ban san ka qagu kasha ba, nayi tinanin bama ka cikin bedroom d'in zuwa nai muyi hira shine na tarar da zo6an kuma gashi ya ban sha'awa shine nasha ALLAH dai yayi ba raban ka. Cikin rashin jin dad'i mashkhur yace momy ce ta kawo min shine na shiga toilet fa, kafin na fito harka shanye. Cikin rashin jin dad'i abdul yace oh sorry my bro. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa! Ba komai abdul d'ina, bari naje na kar6o wani a wajan momy,. Abdul cewa yayi zona raka ka musha tare dan nima bai ishe niba. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa! Kai dai abdul ka cika kwad'ayi yanzu da guba na zuba da tuna kasha ka mutu nayi asarar ka? . Dariya abdul yayi tare da cewa, nasan ma bazaka ta6a hakan ba tinda kasan kana da kwad'a yayye kamar ni yana shigowa bedroom d'in ka ba izini ba knocking. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa! Ai kasan bana barin qofar bedroom d'in na a bud'e tsautsayi ne kawai. Dariya abdul yayi tare da cewa, tsautsayi zan rabaka da zo6o mai sanyi ba. Murmushi mashkhur ya sake yi tare da cewa! Zo mu tafi dai, haka suka kama hanya part d'in momy suna tafe suna hira, abdul ya riqe cup d'in a hanun sa yana tsokanar mashkhur da cewa! Ai muna zuwa ni zan fara sha tinda ga cup d'in a hannu na daga bisa ni in na qoshi kasha ragowa. Su mashkhur da abdul suna zuwa part d'in momy, mashkhur ya zaune akan kujera tare da cewa! Abdul duba mana kicin ko tana nan, ba musu abdul ya shiga kicin d'in amma ba ga momy ba, sai ya fara duba firnji ko zai ga ragowar so6an amma bai gani ba. Futowa yayi yace yaya mashkhur bata ciki bari na hau sama na duba. Daga haka abdul ya hau sama ruke da cup d'in zo6an a hanunsa ga bakin sa yayi jajawur duk da bakin nasa jane kuwa amma kana gani zaka shida yasha wani abu mai kala sabida haf harshansa da haqoran sa zo6an ya d'an kama. Abdul yana zuwa qofar bedroom d'in momy yaji kakari da kukan momy hankali tashe ya shiga, yana shiga yaga yaga ruma kwance jini na fita ta hancin ta. Cikin tashin hankali abdul yace momy lafiya, momy da sauri ta d'ago ta kalli abdul, abdul kuwa sabida tashin hankali yar da cup d'in hanunsa yayi tare da qarasowa wajan da su momy suke a sukwa ne. Abdul yana tsugunawa cikin matsanan cin tashin hankali momy tace abdul mai ya had'aka da cup d'in nan bayan yayan ka mashkhur na kai wa. Abdul magana ya farayi a firgice bakin nan nasa duk yayi ja alamun yasha zo6an. Momy na shiga d'akin sa yana toilet shine na shanye, abdul ya qarasa maganar yana ta6a rukee cikin tashin hankali yake cewa! Rukee!! rukee!! rukee!! Momy kuwa d'ora hannu tai tare da fasa wani uban iwu ta fad'i qasa sumammiya. Mashkhur da yake qasa yana jin iwun momy ya miqe, yana miqewa sai ga ruma ta shigo d'auke baki d'auke da sallama. Cikin firgici mashkhur yace ruma maza ki hau sama ki duba lafiya yanzu naji iwu. Cikin ladabi ruma tace to yaya mashkhur amma a zuciyar ta sai tace qilama momy ta aunty rukee take duka tinda ita abin duka baya mata kad'an. jiki a sanyaye ruma ta fara hawa kan step itama tana tsoran kar taje momy ta had'a da ita. Ruma tana hawa sama bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in su tana zuwa taga basa ciki, futowa tai ta wuce bedroom d'in momy. Ruma tana nufar bedroom d'in momy taji abdul yana kiran sunan momy cikin tashin hankali. Da sauri ruma ta shiga tana shiga taga rukee kwance jini yana butowa ta hancinta sai nunfarfashi take. 6angare guda kuwa momy ce sume a wajan. Dora hannu ruma tai ta fasa uban iwu tare da qarasawa wajan rukee tana girgiza ta, aunty rukee! Aunty Rukee ki tashi momy tai ce tai miki dukan nan shikenan momy zaki kashe min 'yar uwa da duka. Mashkhur kuwa da yake qasa iwun da yaji ne yasa shi miqewa ya haye sama da sauri. Yana zuwa bai tsaya ko ina ba sai d'akin momy yana shiga shima yaga rukee kwance a qasa tana nunfarfashi sai kiran sunan ALLAH take da annabi, tana kalmar shahada. Gefe guda momy ce kwance kamar matacciya. Cikin tashin hankali mashkhur yace abdul lafiya?. Shima abdul cikin tashin hankali yace, da na shigo dai naga rukee tana ta tari, momy ta riqeta tana kuka ban sai mai ya same taba. Daga qarshe kuma da momy taga jikin rukee yayi tsanani shine ta sume. Haba abdul ai yanzu 6ata lokaci muke kawai ka taso mu kai su asibiti. Ruma jeki ki kira ammi mashkhur ya fad'a yana kallan ruma. Ba musu ruma ta miqe cikin tashin hankali ta nufi part d'in ammi. Zahra, ilham, faruq, haidar ameer, suna zaune a kan draining suna shan fura da nono. Hjy kaka da ammi suma suna gefe akan kujera suna shan tasu. Ruma ce ta shigo a guje tana kuka, cikin mamaki ammi tace ruma lafiya kika shigo ko sallama babu. Cikin kuka tace ammi yaya mashkhur ne yace na kiraki momy da ruma basu da lafiya mutuwa zasuyi, abinda ruma ta iya fad'a kena ta juya a guje tabar d'akin. Cikin tashin hankali ammk ta miqe tabi bayan ruma. Itama hajiya kaka miqewa tai tafi bayan ammi, su haidar da su ilham kuwa suma nan da nan suka fara 'yar rige-rige miqewa daga draining suka bi bayan su ammi hankali tashe. To su ammi suna qarasawa part d'in momy hankali tashe suka shige basu tsaya ko ina ba sai sama, suna hawa sama suka wuce bedroom bedroom d'in ammi. Su ammi da hajiya kaka harma da sauran yaran gidan hankalin su ya tashi sosai da sosai. Cikin tashin hankali ammi tace mashkhur da abdul mai kuke jira ku tashi a kai su asibiti mana. Abdul cewa yayi aa ammi sai dai a kai rukee amma momy suma tai, tashin hankali abinda ya samu rukee ne yasa ta suma. Ammi kallan faruq tai tare da cewa faruq d'auko ruwa a zuba mata. Ko kuma abdul ku d'auki rukee ku kai ta asibiti tana cikin matsanan cin hali fa. Ba 6ata time abdul ya d'auki rukee tana mashashara, suka fuce shida mashkhur a hanzarce. Su mashkur suna fita faruq ya dawo hannu riqe da bottle d'in ruwa jiki na rawa ya miqawa ammi. Da sauri ammi ta kar6a bottle d'in ruwan ta bud'e sanan ta fara shararawa momy a jiki da fuska. Wata iwar qara momy ta saki tare da cewa! Na shiga uku wayyo rukee ta na kashe 'yar ta da hannuna. Cikin tashin hankali hajiya kaka tace halima mai kikayiwa jiki ta haka?. Hankali kowa ya tashi sabida jin furicin da momy take. Momy kuwa nan da nan ta dawo cikin hayyacin ta da taji hajiya kaka tana mata tambayar nan. Itama ammi sake watsawa momy tambaya tai da cewa! Halima mai kikayiwa rukkayya?. Baki na rawa momy tace maganin 6era na zuba a kifi shine ta shigo taci batasan na zuba magani a ciki ba, ni kuma ina kicin a lokacin,, momy ta qarasa magar tana fashewa da kuka. Nan da nan hankalin kowa ya sake tashi masu kuka nayi masu salati nayi. Muryar momy tafi ta kowa qara a wajan nan sabida tsabar tashin hankali ita kad'ai tasan a wana hali take. Ammi cikin tashin hankali ta d'auki wayar momy ta fara draining d'in number dady domin sanar da shi halin da ake ciki. Kowa hankalinsa a tashe yake musaman ma momy abin ba'a cewa komai wani irin ihu take zuciyar ta kamar zata fashe haka take ji. To fah haka kowa yayi carko-carko a bedroom d'in momy har dady ya dawo gida. Lokacin da dady ya dawo yayi ta kiran su mashkhur, da abdul a waya amma basa d'auka ba da yake wayar a gida suka barta. Anaso abi su mashkhur asibiti dan ganin halin da suke ciki amma ba'a san wana asibiti suka tafi ba. Ana haka aka fara kiran sallah magriba, dady miqewa yayi tare da su haidar suka wuce masallaci. Suma su ammi ala dole suka koma part d'in su domin yin sallah cike da tashin hankali. Dama momy ba dalili take qin yin sallah ina ga dalili ma ya samu. To fah su dady suna futowa daga masallaci motar su mashkhur ta shigo cikin gidan a guje da yake get d'in gidan a bud'e yake. Dady da su haidar da sauri suka qasa wajan motar su mashkhur d'in dan jin mai ke faruwa. Mashkhur yana shigowa gidan koh parking bai tsaya yi ba ya kashe motar ya futo. Yana futowa dady ya qaraso shi da su faru, dady kallan mashkhur yayi tare da cewa! Mai sunan baba ya jikin rukkayya?. Ido jajir mashkhur yace innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un. Dady Allah yayiwa rukee cikawa kullu nafsin za'ikatul maut. Mashkhur yana gama fad'in haka ya bud'e bayan motar tare da d'auko rukee ya sa6ata a kafad'a ya cige da ita cikin gidan. Dady kuwa jinjina kai yayi cikin matsanancin tashin hankali yace ALLAH ya jiqanki rukkayya dama kowa tasa yake jira. Haidar da faruq kuwa kafin kace mai tuni sun fashe da kuka mai sauti sai kace ba maza ba. Abdul kuwa jiki a sanyaye ya futo daga motar tare da kallan su haidar yana cewa! Ku sai kace ba maza ba addu'a za kuyi mata ba kuka ba ku tawo mu shiga ciki. Haka abdul da su haidar suka bi baya dady jiki a sanyaye amma har lokacin su haidar basu dena kurma iwu ba. Mashkhur kuwa yana qarasawa cikin gidan ya wuce babban falon gidan na kowa da kowa ya kwantar da rukee a qasan carpet. Haidar da faruq kuwa basu tsaya ko ina ba sai part d'in ammi suna shiga su ammi suka tawo a guje saka makwan jin sautin kukan nasu. Cikin tashin hankali ammi tace faruq lafiya kuke kuka? . Cikin shasheqa haidar yace ammi rukee ta mutu. Nan da nan waje ya d'imame da salati,. Ita kuwa ruma wata uwar qara ta saki tare da fad'uwa qasa sumammiya. Amma ina ba wanda ya kula da ruma ta sume dan kowa ya kama gaban sa dan zuwa ya ganewa idan sa gaskiyar zance. Faruq kuwa yana qoqarin fita ya hangi ruma baje a sume. Jiki na rawa ya nufi firinji ya d'auko ruwa mai sanyi ya zuba mata. Ruma tana tashi ta sake kwarara uban iwu tare da cewa! Ya faruq ina 'yar uwata take qarya kuke bata mutu ba koh. D'ago ta faruq yayi tare da ruqo hanun yana cewa zo muje. 6angaran dady kuwa bai tsaya ko ina ba sai part d'in momy, yana zuwa ya shiga d'akin ta. Kwance ya ganta tana ta rusa uban iwu. Cikin murya mai ciki da damuwa yace halima. Da sauri momy ta tashi tare da cewa su mashkhur d'in sun dawo ya jikin rukee?,. Girgiza kai dady yayi tare da cewa, halima nasan ke ba mai tawakkali amma dan ALLAH kiyi haquri abinda nake so nace miki kullu nafsin za'i katul maut. Cikin tashin hankali momy ta miqe tsaye tare da cewa! Dadyn abdul mai kake nufi?. Jinjina kai dady yayi tare da cewa ALLAH ne ya bamu rukkayya kuma yafi santa akan mu dan haka ALLAH ya d'auke abar sa. Wani uban iwu momy ta sake tare da danna wani uban ashar tana cewa qarya ne wlh rukee tana nan bata mutu ba ni nasan mafarki nake. Jinjina kai dady yayi tare da cewa! To dama ai ke baki da tawakkali in kin gama kukan kije ki ganewa idanun ki gawar ta tana babban falo. Dady daga haka ya kama hanya domin fita daga part d'in momy. Momy wani uban iwu ta saki tare da cewa! Abubakar karka sake cewa 'ya ta gawa wlh bata mutu ba, daga haka momy ta kwasa a guje domin zuwa ta ganewa idanuwan ta. Dady kuwa jinjina kai yayi tare da cewa! ALLAH ya kyauta ALLAH ya jiqanki rukkayya yasa kin huta. Sanan yafi bayan momy zuciya cike da jimamin rashin d'iyar sa rukee. Hhmmm tsayawa gayawa masu karatun lattafin ADALILINTA, tashin hankali da iyalan gidan alhaji abubakar suka shiga wlh sai mu shafe page d'aya har mu tafi double page ban gama gayawa masu karatu lattafin ADALILINTA ba. Dan sun shiga tashin kololuwar tashin ankali sosai musamman da sukayi tozali da gawar ruma. A gidan nan wadda basuyi kuka ba su biyu ne daga dady sai mashkhur kukan zuci kawai sukeyi wadda akace yafi na fili ciwo. Shima abdul ba wani kuka yayi ba kawai dai hawaye sun zubo mai ne. Momy kuwa sau uku tana suma tana farfad'owa sabida bama iya tashin hankali ta mutuwar rukee ba harda fargabar mai zai samu abdul. Kaf gidan nan ba wadda ya rintsa sai ameer kowa kwana yayi akan gawar rukee, masu yi mata salati nayi masu karanta mata qur'ani sunayi dan so suke zuwa gobe kafin a kai ta makwancin ta su sauke mata qur'ani, dan tun dare ammi da hajiya kaka sukayiwa rukee wankan gawa suka suturtata a cikin farin likkafani. Tofa washe gari bayan kowa yayi sallah asubayi haka suka dawo suka cigaba da yiwa rukee karatun qur'ani dan har a tsakanin su, sun kusan sauke mata qur'ani. Dady yaso a kai rukee da wuri amma ina hakan bai samu ba, dan har sai da haka fara qoqarin shiga masallacin jumma'a. A lokacin ma har an gama karance mata qur'ani tass. To haka aka fita da gawar rukee cikin makara nan ma zukaga hauka wajan momy su zahra kuwa kuka da birgima kamar suma zasu mutu ruma kuwa sai da ta sake sumewa. To bayan an gama sallah jumma'a aka sallaci gawar rukee, kai ba laifi rukee ta samu mutane sosai da yake babban masallaci ne gashi ta samu ranar jumma'a, duk da dai ba acikin ranar ta mutu ba, amma da alama ta samu rahma ba gashi dama in ka mutu ranar jumma' a ko aka kai ka ba tambayar kabari. Bayan an gama yi mata sallah aka rankaya domin kai ta makwancinta na gaskiya. 6angaran su ammi kuwa sun duqufa suna bawa momy haquri sabida momy kusan haukacewa tai, sai wani uban iwu take kurmawa. Kafin kace kwabo tini gida ya cika fam da yan uwa da abokan arziki. Duk 'yan uwan momy sun zo harda mahaifiyar ta amma badda saratu wadda itama tana can hankali a tashe dan har yanzu bata san masababin mutuwar rukee ba da yake momy bata cikin hayyacin da zata yi mata bayani ko waya basuyi ba. Dan abakin mahaifiyar su saratu tace rasuwar, saratu tana son zuwa amma tana tsoran dady dan tun sanda ya koreta daga gidan har yau bata sake dawowa ba. Abdul kuwa suna dawowa daga kai rukee maqabar ta ko zaman makoki bai tsaya ba ya wuce d'aki ya kwanta saka makwan kansa da yake sarawa ga jikin sa duk ya mace............ Hmmmm shiyasa akace in zaka gina ramin mugunta gina shi dai-dai da kai dan watarana kana iya fad'awa. Yanzu dai muguntar da momy ta shirya ta fad'a kan ta. Waii to ALLAH ya jiqanki rukkayya. Karfa masu karatu su manta boka yacewa momy kwana goma da mutuwar zahra mashkhur zai bita. To ga asirin zahra ya fad'a kan rukee, gana mashkhur ya fad'a kan abdul. Karku manta abdul yasha zo6an asirin momy mai makwan mashkhur yasha. Hmmm kuna ganin abdul zai cigaba da rayuwa nan da kwana goma kuwa? 😭😭😭 wayoo abdul d'ina mai kyakyawan hali da farar zuciya. 😭😭😭😭 Yau iya abinda zan iya kawo muku kenan sabida nima naji mutuwar Rukee😭😭😭😢😢😢😢😢😢............... Mu had'u a next page gobe. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 typing.......... *page 102* Abdul kuwa suna dawowa daga kai rukee maqabar ta ko zaman makoki bai tsaya ba ya wuce d'aki ya kwanta saka makwan kansa da yake sarawa ga jikin sa duk ya mace............ To fa mutan gidan sunyi kuka har sun gaji da kukan sun dan gana. Abinci ma dai kam ba kowa ne yake iya ci ba a cinki gidan sai 'yan zaman makoki, lokaci guda mutan gidan sunyi zuru-zuru musamman momy wadda ta zabge ta rame sosai da sosai. Kana ganinta zaka she da tana cikin damuwa Lokaci guda duk tabi tayi sanyi. 6angaran abdul kuwa daurewa kawai yake yana qarfin hali, dan cutar cin shi take a hankula, duk yabi ya rame, amma kowa sai yake tunanin jimamin mutuwar rukee ce dan haka ba wanda ya damu sosai. To kwanci tashi ba wahala har anyi sadakar ukun rukee, kuma ranar da aka cika sadakar uku kowa ya watse ya koma gida, mahaifiyar momy ce kawai bata tafi fa. Nights............ Mashkhur yana kwance a bedroom d'in shi akan bed yaji wayar shi tana ringing. Hannu mashkhur yasa ya janyo wayar tare da zubawa mai kiran ido. Sunan dady mashkhur ya gani a hanzarce mashkhur ya d'aga wayar ya kafa a kunne. Tare da cewa! Hallo dady, ina jiran ka kazo ka same ni a 6angare na. Tom dady ga ninan zuwa, daga haka mashkhur ya kashe wayar sanan ya miqe ya zura takalmansa ya fuce daga bedroom d'in shi. Mashkhur yana fita shima abdul yana bud'e room d'in shi yana futowa. Da kyar abdul yake iya tafiya sabida yana jin jiki ba laifi. Kallansa mashkhur yayi tare da cewa, abdul haka jikin naka ya koma. Murmushi qarfin hali abdul yayi tare da cewa, hmm yaya mashkhur kenan mai ka gani?. Cikin mamaki mashkhur yace kaga yadda kabi ka rame kuwa lokaci guda haba abdul addu'a rukkayya take buqata ka dena sawa kan ka damuwa. Wani dogwan nunfashi abdul yaja tare da cewa wlh yaya mashkhur ba mutuwar rukee ce take damuna ba nima kai na nama rasa mai yake damuwa kawai cuta nake a tsai tsaye inajin ciwo sosai. Cikin tausaywa mashkhur yace sannu ko nazo mu tafi asiniti ne?. Girgiza kai abdul yayi tare da cewa, ka brri zuwa gobe in ban warware ba sai mu tafi. Jinjina kai mashkhur yayi sanan yace yanzu ina zaka haka ka futo ka koma ka kwanta ka huta. Girgiza kai abdul yayi tare da cewa, ina son shiga ciki sabida ina son ganin zahra da ammi. Jinjina kai mashkhur yayi cikin tausaywa yace to zawo mu fita nima wajan dady zani. Daga haka mashkhur da abdul suka fita suna hira, duk da kuwa abdul qarfin hali yake maganar ma da kyar yake bare tafiya kamar zai fad'i haka yake ji. Suna zuwa qofar part d'in ammi abdul ya shige shi kuma mashkhur ya wuce part d'in dady. Mashkhur yana shiga part d'in dady tun kafin ya hau sama ya tarar da dady zaune a falo yana kan kujera yana karanta AL QUR'ANI baki d'auke da sallama mashkhur ya qarasa ya zauna a kujera yana jiran dady ya kai aya. Dady yana kai aya ya ajiye qur'ani tare da kallan mashkhur. Cikin ladabi mashkhur ya sake gai da dady, bayan dady ya amsa ya fara korawa mashkhur baya ni kamar haka!?. Mai sunan baba zuwa gobe in ALLAH ya kai mu zaka tafi abuja domin kai ta kaddun ka, sabida samun gurbin aiki. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa, amma dady sai nake ganin ko za'a bari sai anyi sadakar bakwan rukkayya, kaga yau akayi sadakar uku gashi kamar naga abdul bashi da lafiya yana jin jiki sosai. Girgiza kai dady yayi tare da cewa, tun kafin rukkayya ta rasu nake son tafiyar ka, amma ALLAH bai yiba, yanzu na gama magana da su gobe in ka isa lafiya zaka kai musu takaddun bai fi kai kwana biyar ba ka dawo, kuma wanda ya mutu ya riga da ya mutu, rukkayya addu'a kawai take buqata a gare ku, kuma zuwa gobe ni da kai na zan raka abdul asibiti suk da nasan damuwa ce kawai ta rashin rukkayya ce take damun sa. An sai ma ticket zuwa gobe da safe jirgin ku zai d'aga. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa tom shikenan dady ALLAH ya kaimu goben. Daga haka dady da mashkhur sukayi sallama mashkhur ya koma bedroom d'in shi zuciya cike da jimamin rukee da kuma rashin lafiyar d'an uwan sa abdul...... ABDUL............ A hankula ya qarasa babban falon ammi, zahra ya gani zaune da ilham da hajiya kaka sunyi shiru. Da kyar abdul ya iya qarasawa wajan zahra ya zauna tare da cewa zahra ta ya haquri. Murya a dashe zahra tace da gudiya tare da d'agowa ta zubawa yaya abdul ido. Kafin zahra ta kai da magana hajiya kaka tace abdul kaga yadda kayi zuru-zuru lokaci guda ka rame ka dena sa damuwa a ranka haka duk mai rai ai mamaci ne muma tamu muke jira. Jinjina kai abdul yayi tare da cewa gaskiya ne hajiya kaka in sha ALLAH zan kiyaye. Zahra kuwa cewa tai sannu yaya abdul, Murmushi abdul ya qaqalo tare da cewa yauwa zahra ta. Ilham cewa tai dan ALLAH yaya abdul ka dena sa damuwa a ranka haka wlh duk kabi ka rame. Murmushi abdul yayi tare da cewa, ke ilham nifa ba abinda yake damuwa ina da zahra a duniya mai zai dame ni abdul ya qarasa maganar yana kashewa zahra ido d'aya kamar ba wanda yake jin jiki ba. Murmushi zahra tai tare da cewa ai kuwa dai yaya abdul nima in ina da kai ba abinda zai dame ni. Jinjina kai hajiya kaka tai tare da cewa kai wanan qauna dai taki kullum bata tsofa gaskiya dai mai sunana in kika haifi d'a namiji ki samai sunan abdul. Murmushi zahra tai tare da cewa kai hajiya kaka sai dai in kika haihu a samai ai kece akan hanya. Duk da kowa yana cikin jimami amma sai da suka dara har abdul d'in. Da kyar abdul ya miqe tare da cewa ina ammi take tana sama kuwa?. Zahra cewa tai ehh tana sama ko dai yaya abdul nazo na riqe ka karka fad'i nai asara wlh. Murmushi abdul yayi tare da cewa, kiyi zaman ki baby na zan iya hawa karma ki wahalar da kan ki. Tom shikenan yaya abdul d'in na kabi a hankula zahra ta qarasa maganar tana gyara zama. Abdul kuwa tafiya ya farayi tare da cewa tom shikenan zanyi yadda kike so. Daga haka ya kama hanya steps ya fara hawa da kyar, abdul yana d'aurewa ne kawai amma da kyar yake iya d'aga qafar sa ga step d'in da tsayi ba laifi. Ko da abdul ya gama hawa step d'in sai da ya huta sosai sanan ya kama hanyar bedroom d'in ammi. Abdul yana zuwa ko tsayawa knocking d'in qofar ba yi ba ya murd'a handel d'in da kyar sanan ya sa kai ya shiga baki d'auke da sallama. Ammi da take kan gado tana jan carbi, fuska a sake ta amsawa badul sallamar. Amma tana ganin yadda ya koma gabanta ya fad'i rass sabida raban ta da ganin abdul d'in tun ranar da aka kai rukee makwancin ta na gaskiya. Cikin damuwa ammi tace abdul mai yake damun ka haka, da kyar abdul ya iya qarasowa kusa da ammi ya zauna Cikin murya mai ciki da larura yace hmm ammi bana d'an jin dad'i ne ya qarasa maganar yana d'an kwanciya a kafad'ar ammin. Cikin damuwa ammi ta ruqo abdul jikin ta tare da cewa, abdul ka dena sa damuwa a ranka addu'a ya kamata kai wa rukee ita kad'ai take buqata ka dena damun kanka haka kaga lokaci guda yadda ka zabge ka rame ka da na sanka da tawakkali kuma?. Ammi ta qarasa maganar tana shafa bayan abdul. Ajiyar zuciya abdul yayi tare da cewa ammi wlh ni ka d'ai nasan mai nake ji a cikin jiki na amma ba damuwar mutuwar rukee ce take damuna ba. Cikin tashin hankali ammi tace abdul kamar ya baka san mai yake damun ka ba ko dai a kai ka asibiti ne. Girgiza kai abdul yayi tare da cewa ammi ki bari zuwa gobe in ban samu sauqi ba sai a tafi asibitin koh?. Jinjina kai ammi tai tare da cewa amma dai kaci abinji? Girgiza kai abdul yayi tare da cewa yau kwana na uku kenan bana iya cin abinci sai da ruwa ko tea. Da sauri ammi ta janye shi daga jikin ta tare da cewa bari naje na kawo ma abinci, haba abdul kwana uku baka ci abinci ba ba dole ka rame ba. Daga haka ammi ta fuce daga bedroom d'in. Ammi ta d'auki 30 minutes kafin ta dawo bedroom d'in hannu riqe da tire. A cikin tire d'in cup d'in tea ne sai plate d'in indomie da soyayyan kwai. Baki d'auke da sallama ammi ta shigo bedroom d'in, tana shigowa ta ajiye tire d'in a table, sanan ta tai makawa abdul ya miqe zaune. Bayan ya zauna ta fara bashi tea da indomie a baki. Duk da abdul baya sha'awar cin abinci amma haka ya daure ya ringaci. Kad'an abdul ya iya cin abinci, ammi tayi-tayi yacinye amma ya kasa ci, haka dai dole ammi ta haquri ta fitar da tire d'in ta dawo. Lokacin data dawo sai taga kamar jikin abdul ya sake rikicewa. Ammi taso dai akai abdul asibiti cikin daran nan amma dady yace a bari sai zuwa da safe. Haka ammi ta zauna tai ta karantawa abdul addu'a'i har dai baccin wahala ya kwashe shi. Ita haka ammi ta kwanta a kusa da abdul d'in zuciya cike da tausaya mai har bacci yayi awan gaba dashi. Washe gari. Misalin qarfe takwas ahmad ya zo d'aukar mashkhur domin kai shi airport, haka mashkhur ya tafi zuciya ba dad'i, ga yadda hankalinsa ya tashi dan ganin jiki abdul ya sake rikicewa. Mashkhur yana tafiya aka tafi kai abdul asibiti. Gidan duk sai yabi yayi jigum ba dad'i, momy hankali ya sake tashe tana jira su dady su dawo ko likitoci zasu samu su shawo kan cutar abdul. Misalin qarfe goma aka dawo da abdul gida, abun mamaki shine likitoci sunyi iya binci kyansu amma sam basu gano mai yake damun abdul ba. Hmm zo kaga tashin hankali a wajan 'yan gidan musamman ma momy ammi zahra Hankali su ya tashi sosai. Amma dai duk cikin su hankalim momy ya fi tashin dan duk ta koma kamar mahaukaciya. Gashi mamanta ta tafi kaduna yau da safe, bare su zauna suyi shawara. Hankali tashe momy ta koma part d'in ta ta d'auko wayar ta da ta dad'e bata d'auka ba tun mutuwar rukee yau kwana hud'u kenan raban momy ta ta6a wayar. Momy tana d'auka taga miss call d'in saratu da yawa. Hankali a tashe momy ta dannawa saratu kira. Ringing biyu saratu tai parking, saratu ce ta fara magana da yaya halima ina ta kiran ki baki d'aga ba garin yaya mai ya samu rukee ta rasu?. Wani dogwan nunfashi baqin ciki momy taja tare da cewa saratu ina cikin tashin hankali dama ance in zaka gina ramun mugunta ka gina dai-dai kai wataran zaka iya fad'awa gashi ni yanzu na fad'a abu ya koma kai na. Cikin tashin hankali saratu tace yaya halima mai kike nufi nifa ban gane maganar nan ba. Hmm saratu asirin da mukayiwa zahra shi ya fad'a kan rukee ta mutu. A firgice saratu tace kai yaya halima garin yaya kika fari hakan ta faru?. Nan da nan momy ta kwashe labari ta bawa saratu abinda ya faru tass har zo6an da abdul ya sha madadin mashkhur. Wani dogwan salati saratu tayi tare da cewa yauzu kina nufo shima abdul yana kan hanyar bin rukee koh?. Cikin tashin hankali momy tace kwarai dan yanzu jikin sa ya fara rikicewa ko magana baya iya yi kuma anje asibi sun ce basu ga komai ba. Amma yanzu abinda nake so ki bigawa boka ki gaya mai komai kice nace yayi maza ya karya asirin abdul. Wani gauran nunfashin tashin hankali saratu ta saki sanan tace aa yaya halima kin san dai halin boka qa'ida kece zaki mai bayani bani ba tinda ke yayiwa aiki bari na turo miki number shi. Momy ajiyar zuciya tashin hankali ta saki tare da cewa to saratu ba damuwa maza ki turomin. Daga haka sukayi sallama. Basu wani dad'e da sallama ba momy taji alamun shigowar message tana dubawa taga saratu ce ta turo mata number boka. A hanzarce momy ta kwafi number ta fara rangad'awa boka kiya. Sai da ta kusan katsewa sanan boka ya d'aga. Boka yana d'agawa ya saki wata shed'aniyar dariya. Bayan ya tsagai ta momy gace boka wlh aikin nan ba nasara ya fad'a kan 'ya ta har ta rasu yau kwanan ta hud'i da mutuwar ta. Wata shu'umar dariya boka ya sake saki tare da cewa duk abinda ya faru dan guduwa ya gayamin na sani, kuma kinyi sakaci sosai ke kika jawo komai akan mai zaki ajiye gyad'ar a fili kuma kin san kina da yara. Cikin muryar kuka momy tace boka qaddara ce ta sani hakan. yanzu d'an ki namiji shima yana kan hanyar mutuwa ko? Boka ya qarasa maganar yana sheqa dariyar mugunta. Yau single page zan iya yi, sabida inada abunyi. Happy jumm'a. Ayi hutun weekend lafiya. Mu had'u a next page ranar monday. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 TYPING.......... *Page 103* Cikin muryar kuka momy tace boka qaddara ce ta sani hakan. yanzu d'an ki namiji shima yana kan hanyar mutuwa ko? Boka ya qarasa maganar yana sheqa dariyar mugunta............. Har cikin zuciyar momy bataji dad'in abinda boka yayi mata ba amma sai ta daure tace boka ka tai maka ka karyamin asirin nan wlh bana so d'ana ya mutu ka tema keni momy ta qarasa maganar tana fashewa da kuka mai cin rai. Wata muguwar dariya boka ya sake saki a karo na biyu. Bayan ya tsagai ta da dariya ya ce! Ke dallah ki dai nai min kuka ki saurare ni kiji da kyau kina jina?. Da sauri momy ta dena kukan tare da cewa, ee wlh inajin ka boka. Kawai sabida ke ce zan karya miki asirin nan amma da wata ce bazan karya ba sabida in nai asiri bana karyawa. Da sauri cikin rawar baki momy tace yauwa boka nagode wlh ko nawa kake so zan biya ka in dai zaka karyamin asiri nan ya bar kan d'ana. Ni bana buqatar ko sisin ki kuma ke zaki karya a sirin da kan ki bani ba, in dai kin bi matakan nan asirin kan d'an ki zai karye amma ban ce miki baze mutu ba kuma ban ce miki bazai rayuwa ba, a cikin buyun nan dole ai d'aya in kin karya asirin,. Wani rikitaccan kuka momy tasa tare da cewa haba boka yanzu kana nufin ko asirin ya karye ba lailai ne ya rayuwa. Wata shed'aniyar dariya boka ya sake saki sanan yace kwarai amma in dai kika bi komai daki-daki zai tashi sai dai in kwanan sane ya qare. Ajiyar zuciya momy ta saki tare da zama akan bed tana cewa boka ina jinka taya zan karya a sirin da kai na?. Sosai boka ya sake sakin dariya sanan ya fara magana kamar haka?. Nasan abin zai miki wuya bama lailai ne ki iya ba, amma in kina so asirin ya karye tabbas sai kin samu kishiyar ki wato babar yaron da mahaifin yaro ke da duk wandda abin ya dangan ta, ki gaya musu gaskiya abinda ya faru ?. Cikin tashin hankali momy tace to boka mai kake nufi kana nufin in gaya musu ni nai wa mashkhur asiri ya fad'a kan abdul. Kwarai-kwarai haka nake nufi bama iya haka ba, duk wani asiri da kuka sani kinyi musu a waje na to ya zama dole ki gaya musu gaskiya, kuma harda wanan qanwar taki saratu yadda akai asirin a gaban ta ya zama dole a gabanta za'a karya, ko kin sanar musu gaskiya zancan, in dai qanwarki saratu bata nan to fa kinyi a banza dole sai a gabanta zaki tonawa kan ku asiri, boka ya qarasa maganar yana sheqa dariyar mugun ta. Cikin tashin hankali momy tace wlh boka bazan iya wanan ba sai dai ka canza min wani. Girgiza kai boka yayi kamar momy tana kusa da shi yace! Babu wata hanyar dole wanan zaki bi in kuma ba haka ba sai dai ki haqura da d'an ki kawai dan saura kwana shida cif in baki karya asirin nan ba ya sheqa barzawu. Cikin tashin hankali momy tace gaskiya bazan iya ba boka ban shirya kwancewa kai na zani a kasuwa ba. Dariya boka yayi tare da cewa, ga dukkan alamu zaki rabu da d'an ki kuwa boka ya qarasa maganar yana sheqa wata uwar dariya, daga haka boka ya gintse wayar kittt. Wani kuka momy ta saki mai ban tausayi tare da cewa wayyo na shiga uku kai ma abdul rasaka zanyi kamar yadda na rasa 'yar uwar ka rukkayya?. Abdul kayi haquri sai dai ALLAH ya jiqan ka abdul ka gafarce ni bazan iya tai makwan ka a wanan halin ba momy ta qarasa maganar tana sakin kuka mai cin rai matuqa. Na shiga uku ni halima ALLAH na tuba ka yafemin, nayi ladamar wanan abu dana aika ta yanzu shikenan zan rasa 'ya'ya biyu gashi ni ba wasu 'ya'ya ne dani masu yawa ba, wayyoo ALLAH na ALLAH na tuba............ 6angaran abdul kuwa jiki nan yana nan ba dad'i dan yanzu sam baya iya gane waye a kansa zahra kawai yake iya ganewa. Hmmm lokaci guda zahra tayi zuru-zuru ta rame ta shiga matsanan cin tashin hankali kullum tana maqale da yaya abdul bacci ne kawai yake raba su. Gashi ba irin asibitin da ba'a kai abdul ba amma ina basa ganin komai. Gaba d'aya gidan yayi jigum ba dad'i, kowa tinanin yaya abdul yake, gashi abin yana sake d'agawa kowa hankali ganin har yanzu ba a gano mai yake damun abdul ba. Ba irin asibitin da kwararun likitoci da ba'a kai yaya abdul ba amma ina basa ganin ko wace cuta a tattare da shi. Dady ya gaji da lamarin dan haka ya fara tinanin zai futar da abdul waje a duba shi ko za'a samu nasarar gano mai ke damun sa...... 6angaran mashkhur kuwa yana can bai san wace wai na ake toyawa ba dan bai ma san jikin abdul yayi tsanani haka ba,. Duk wasu takaddun sa da suka dace, ya riga da ya tattara ya kai, yanzu dai one week kawai zai qara letter shi ta gurbin aiki tana futo sanan ya koma gida, amma haka nan mashkhur yake jin duk Hankali sa yayi gida, sai ya ringa jin kamar da akwai wani abu mai mahimmanci da ya bari a gidan amma shi kansa ya rasa ko menene shi?. After 3 days. Yau abdul ya cika kwana 7 yana cuta kuma yau akayi sadakar 7 rukee. Misalin qarfe goma na dare lokacin duk yan gaisuwar mutuwa sun tafi iya yan gida ne kawai suka rage. Duk mutan gidan suna falo sunyi jigum-jigum, saka makwan rashin lafiyar abdul. Abdul yana kwance a tsakiyar fallo sam baya iya wani kwakwaran motsi nunfashi ma a hankula yake fita. Zahra da hajiya kaka da ilham suna gefan sa a zaune. Ita kuma ammi da momy suna kujera d'aya a zaune kowannan su zuciya cike da damuwa. Shima dady shida ameer suna zaune a kan kujera, can kuma gefan faruq ne da haidar sai ruma da ta shiga tsakiyar su kamar wata gambun su. Kowa da abinda yake saqawa a zuciyar sa, kuma duk akan abdul ne zuciya ciki da damuwa. Nan da kwana uku za'a fitar da abdul waje sabida a duba mai lafiya. Ana cikin wanan zaman sukaji abdul ya sarqafe da tari mai qarfi. Nan da nan hankalin kowa ya dawo kan abdul, amma abin tashin hankali shine abdul yana tari jini yana futowa ta bakin sa. Kafin kace mene tini waje ya rikid'e da salati, zahra kuwa sabida tsabar rud'ewa da tsoran kar yaya abdul ya mutu fad'uwa qasa tai sumamiya. Nan da nan hankalin mutane ya sake tashi ga abdul abun tausayi tun yana iya tarin da qara harma ya zamana da kyar yake iya yi. Zahra kuwa ana zuba mata ruwa mai sanyi tana farfad'owa ta saki kuku mai sauti, kuka mai tayar da hankali, kai zahra dai kamar mai iskoki haka ta koma duk tabi ta wani fita hayyacin ta ba abinda take iya fad'a sai sunan yaya abdul. Kai a taqaice dai zahra bata samu sukuni ba sai da aka kira doctor yayi mata allurar bacci ita da badul sanan komai ya lafa. Hmmmmm zo kaga tashin hankali a wajan iyayan abdul biyu. Wato da uwar sa ta haihuwa momy da kuma uwarsa ta goyo ammi, kai abin ba'a cewa komai, dan itama ammi abin ya bata tsoro sosai da sosai dan duk haqurin ta sai da tai kuka. Haka kowa ya koma d'akin shi zuciya cike da rauni. Su kuwa zahra da abdul sai d'aukar su akayi saka sabida nannauyan bacci da suke saka makwan allurar bacci da akayi musu. Bayan an kai abdul bedroom d'in ammi dama anan ya saba jinyar sa, hajiya kaka da sauran yaran sun wuce makwancin su shima dady haka. Momy kuwa kasa tsaye tai da zaune hankali ta ya tashe haiqan, sai zagaye take a bedroom d'in ta. Zuciya ta sai wani zafi take, tanajin kewar 'ya'yan ta duka ukun musamman rukkayya da abdul, gashi ita ruma yanzu ta koma wajan su ilham da kwana tunda rukee ta rasu ruma bata sake kwana a part d'in momy ba, sai dai abar momy ita d'aya kwal kamar Mayya. Kai wlh bazan iya ba bazan ta6a iya jurar rashin abdul ba sai dai dadyn abdul da mahaifiyar shi su kashe ni ya zama dole na tsiratar da abdul daga hanyar mutuwa. Daga haka momy ta fuce daga part d'in fuuuuu kamar wata mahaukaciya. Momy tana fita bata tsaya ko ina ba sai part d'in dady. Lokacin da ta isa part d'in taci sa'a dady bai rufe part d'in ba, dan haka kutsa kai momy tai ta shige. Tana isa ta wuce sama, momy bata tsaya ko ina ba sai qofar bedroom d'in dady. Sanan ta fara knocking a hankula, tabb lallai yau wai su momy ne suke knocking a nitse ita da take shiga d'aki ba sallama ma?. Momy bata d'au wani lokaci mai tsayi tana knocking ba dady ya bud'e qofar. Cikin mamaki dady yace to, abin mamaki baya qarewa yau kuwa kice kikazo da tsowan daran nan ai ni nayi tinanin maryam ce ma, duk da dai bana sa ran ganinta nasan tana tare da abdul. Cikin sanyayiyar murya momy tace haba dadyn abdul mene abin mamaki dan nazo ni kenan bazan iya zuwa da daddare ba sai aunty maryam ce zata zo kenan?. Cikin mamaki dady ya kalli momy a zuciya shi yana mamki wai momy ce take cewa ammi aunty a fili kuma cewa yayi kwarai, ai nasan bakya zuwa ne shi yasa, kuma wanan knocking d'in, maryam ce kawai take irin shi. Jinjina kai momy tai tare da cewa ai gashi yau nazo bari dai na shigo daga ciki. Daga haka dady ya matsawa momy ta shigo sanan ya wuce kan bed ya zauna, itama momy bayan ta rufe qofar dawowa tai ta zauna a gefan dady. Bayan sunyi shiru na wasu lokutan momy tace am dadyn abdul in ba damuwa zamuyi wata magana da kai. Jinjina kai dady yayi tare da cewa ba komai inajin ki?. Gyara zama momy tai sanan tace! Dadyn abdul dan ALLAH ka tai make ni ina so kai min alfarma guda d'aya. Shima dady gyara zama yayi sanan yace tom fad'i muji ko zan iya?. Uhmm dama gani nai tunda dai abin nan da saratu tai ya wuce kuma kasan mun dena wanan abu, mun shiryu wancan karan ma yarinta ce amma yanzu hankali yazo dadyn, abdul dan ALLAH ka yafewa saratu qanwa ta wlh tana son zuwa yimin gaisuwa ka barta tazo. Nan da nan dady ya had'e rai tare da cewa, kinga halima ki rabuda ni da maganar nan in wanan ne ya kawoki kawai tashi kije. Nan da nan idon momy ya ja ruwa cikin sanyayiwar murya tace pls dadyn abdul kaga hakan zai iya 6ata mana zumunci kuma karka manta 'yar uwata ce uwa d'aya uba d'aya duk duniya bani da 'yar uwar da ta fita. Yanzu misalin ace ALLAH bai yiwa rukee rasuwa ba tana da tsawan rai, tom yanzu dan ruma tai wa mijin rukee laifu sai ya rabasu na har abada kaga dadyn abdul in hakan ta kasance bazakaji dady. Fuska cike da hawaye momy ta stuguna a gaban dady cikin kuka tace dan ALLAH dadyn abdul dan annabi, ka gafarce saratu mu cigaba da zumuncin mu wlh nayi ma alqawari makamancin haka bazai sake faruwa ba. Momy da tai haka sai ta bawa dady tausayi sosai, dady gani yayi duk ta rame kuma yasan har yanzu jimamin rukee bai sake ta ba, kuma ga larurar abdul, hakan ne dady yasa ya tausayawa momy. Cikin sanyayiyar murya dady yace ya isa halima tashi ki zauna komai ya wuce amma a kiyaye gaba. Da sauri momy tace ngd ALLAH ya saka da alkhairi kuma in sha ALLAH daga yau makamancin abdun da ya faru a baya bazai sake faruwa ba. Ajiyar zuciya dady yayi sanan yace ALLAH yasa. Daga haka momy ta miqe da niyar fita ta bugawa saratu. Dady kuwa cewa yayi ki zauna anan mana zuwa gobe sai ki koma tinda kinga yanzu ba rukkayya ruma kuma tana wajan su ilham. Momy bataji dad'in tayin dady ba amma haka ta danne zuciyar ta ta zauna amma sam hankali momy baya nan Allah- Allah take gariya ya waye. Itama dai momy tasan rashin ammi ne a kusa da shi da ba abinda zai sa yace ta zauna. Washe gari. Dady yana fita sallah asubayi itama momy ta wuce part d'in ta. Tana zuwa ta shiga toilet tai wanka ta d'oro alwala sanan ta fito domin sallah. Dan yanzu momy ta dena wasa da sallah, kullum in tai sallah sai tayiwa abdul addu'a ALLAH ya bashi sauqi sanan tayiwa rukayya addu'a ALLAH ya jiqanta, daga haka tai wa ruma addu'a ALLAH ya bata miji na gari. Hmmm lalai momy anga rayuwa. 🤔 Momy tana idar da sallah ta miqe ta d'auki wayarta ta dannawa number saratu. Har wayar ta tsinke saratu bata d'aga ba. Haka momy tai ta ranga d'awa saratu kira, sai da ta biga sau uku ana hud'un ne saratu ta d'aga cikin muryar bacci tace hello yaya halima lafiya mai ya faru ko abdul d'in ne ya rasu?. Momy cewa tai aaa abdul yana nan dai jiki ba sauqi abin tausayi............. Double page.............. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Cikin tashin hankali saratu tace wai yaya halima boka bai karya miki asirin bane. Jim momy tai dan sam bataso saratu satan yadda asirin zai karye sabida in tasan boka yace sai tazo a gabanta za'a tona asirin ba lallai ne tazo ba, sai dai abdul ya mutu. Momy tana kawo nan taji saratu tace yaya halima naji kinyi shiru ko da matsala ne? . Momy cewa tai aa ba matsala baki ji abinda nace miki bane?. Saratu cikin mamaki tace aa banji ba mai kikace? Inaga laifin network ne haka nace miki boka ya gayamin da wana abubuwa zan karya asirin da kai na zan karya, kuma na siyo duk abinda yace zuwa gobe zan gama karya asirin gaba d'aya. Momy tayiwa saratu qaryar nan ne sabida tasan saratu da wayo zata iya gano wani abu da take 6oyewa kuma ita momy sam bata so saratu tasan komai sai tazo ta gani. Saratu cewa tai yau har naji dad'i Alhamdulilah. Momy cewa tai ameen saratu saura magana ta gaba kina jina?. Ee yaya halima inaji?. Gyara zama momy tai sanan tace gaskiya saratu na gaji da gorin nan da kishiya ta da uwar mijina suke min akan ki. Cikin mamaki saratu tace akai na kuma yaya halima mai suke ce miki akai na ko dai har yanzu laifin da nai basu manta ba. Da sauri momy tace aaa wlh ai inaga ko dadyn abdul ya manta da laifin da kika aikata, sai gore sike min wai 'ya ta ta rasu bakizo gaisuwa ba a matsayin ki na 'yar uwata qanwata kuma gashi abdul bashi da lafiya ko kizo ki duba shi kullum haka suke cewa. Ajiyar zuciya saratu ta sauke sanan tace yaya halima nima kinsa ina son zuwa wajanki amma karki manta dadyn abdul ne fa yace karna sake zuwa gidan. Hmmmm saratu kenan tun yaushe dadyn abdul ya yafe miki ko yau ma da kansa yace, ya kamata kizo gaisuwa kuma ki duba abdul kullum sai yayi zancan ki. Cikin farin ciki saratu tace kai yaya halima da gaske bana son irin wanan wasan?. Momy cewa tai kai zan miki qarya ne kema kinsa da dady abdul baya son ki zo da bazan ce kizo ba sabida nima jefani zaki a matsala. Cikin farin ciki saratu tace kai gaskiya naji dad'i sosai shikenan zumuncin mu zai dawo kamar da in sha ALLAH ni yauma zanzo in kuma mijin nawa bai barni ba sai gobe. Momy cewa tai dama sun dawo ne?. Ee wlh shekaran jiya suka dawo, jinjina kai momy tai tare da cewa to dan ALLAH saratu kizo karki wuce yau ko gobe. In sha ALLAH yaya halima ni yauma aso samuna zanzo, ke yauwa zanzo nasan zai barni. Tom shikenan saratu in zaki tawo ki bigomin waya ki gayamin. Tom shikenan yaya halima in sha ALLAH. Daga haka sukayi sallama. Momy tana sauke wayar tace alhamdulilah, ALLAH na godema komai yazo min cikin sauqi ALLAH ka yafemin wanan qaryar da na sheka amma nasan in banyi qaryar nan ba ko zan mutu saratu bazata zo ba. Momy tinani ta farayi kar aje saratu ta bugawa boka ya gaya mata gaskiya lamari. Dan haka gari yana gama wayewa misalin qarfe 8 momy ta d'auki waya ta bugawa boka. Bayan boka ya gama yin dariyarsa ta qa'ida, momy bayani tai mai kan amincewa zata tona asiri a gaba kowa domin abdul ya samu lafiya. Sanan ta roqe shi akan karya gayawa saratu komai sabida in ya gaya mata zata qi zuwa, momy bata sha wahala ba boka ya kyalkyala dariyar sa ta mugun ta sanan ya amince................... Misalin qarfe 3 ahmad ya kawo qannan sa gidan domin yiwa su ammi gaisuwa. 'Yan mata ne su uku kyawawa masha ALLAH. sun jima a gidan suna sha hira sosai lokaci guda sukaji zahra ta kwanta musu a rai fiye da ilham ma, sabida tana da sakin fuska sosai da sosai. Haka su kai ta kallan zahra sabida gani suke kamar sun ta6a ganin mai kama da ita, amma basu gaya mata hakan ba kawai basarwa su kai. ABUJA. MASHKHUR....... Mashkhur haka nan yau yaji duk duniyar bata mai dad'i, burinsa kawai yasa zahra a idanuwan sa ga wani irin mafarkin zahra da yake ba dare ba rana. A ''yan kwanakin nan mashkhur kawai tunanin zahra yake. Mashkhur yana daga zaune ya fara tinanin wai mai yasa nake yawan tinanin ta da mafarkin ta sanan kuma nake son ganin ta?. Shima kansa ya kasa bawa kan sa amsar tambayar, wata zuciyar tasa tace mai ko dai son ta kake..... MOMY............ Misalin qarfe 4 momy tana zaune akan kujera tana tunanin rukee, taji wayar ta da take gefan ta tana ringing. Da sauri momy ta kalli wayar, sunan saratu ta gani cikin hanzari ta d'auki wayar hannu na rawa ta amsa tare da karawa a kunan ta tana cewa! Hello saratu kin tawo ne?. Aa wlh yaya halima na tambayi mijin nawa ne yace sai zuwa gobe sai mu tawo tare. Jinjina kai momy tai tare da cewa to ALLAH ya kawo ku lafiya. Daga haka momy da saratu sukayi hirar su sanan sukayi sallama. Washe gari...... Momy yau ciki take da farin ciki duk da kuwa tasan watan tonan asirin ta ya kama. Tun da safe take sanarwa da mutan gidan yau qanwar ta saratu harma da mijin ta zasu zo, duba jikin abdul. Kowa sai zumud'in son ganin qarwar momy yake banda hajiya kaka da ammi da dady wanda suka san mugun halin ta. 6angaran abdul kuwa abun ba'a cewa komai jiki ya sake riki cewa dan jikin ma yafi na kullum.......... MASHKHUR. Wata irin kewar zahra da shauqin ta ne suka rufe mashkhur. Ga wani mugun son ta da ya lulu6e mashkhur lokaci guda. Yana daga kwance yana tuna rayuwar su ta da, a Russian wani abun ya bashi dariya wani abun yaji ba dad'i. Musamman ma daran su na qarshe a Russian sam mashkhur komai yaqi goge mai a kwakwalwa sa dawo mai yake tiryan-tiryan. Nan da nan mashkhur yaji feeling d'in zahra ya kama shi ko ta ina ji yake inama ya ya rufe ido ya bud'e ya jita a kusa da shi ko dan su sake aikata abinda ya faru daran su a Russian ko ya samu ya samu nutsuwa da kwanciyar hankali. Mashkhur yana jikin tunanin nan yaji wayar shi ta fara ringing, da kyar mashkhur ya iya janyo wayar sanan ya zuba mata kyawawan idanuwan sa. Sunan ahmad ya gani a kan screen d'in wayar, a kasalance mashkhur ya sa dogwan d'an yatasn sa ya d'aga wayar sanan yayi shiru abinsa. Ahmad kuwa gyaran murya yayi tare da cewa hmm surikina kuma abokina kace yau miskilancin ne ya mutsa, ba magana. A jiyar zuciya mashkhur yayi tare da cewa, ahmad yau kwata-kwata banajin dad'in garin ne. Hmmmmm mashkhur dama ina zakaji dad'i abdul bashi da lafiya. Cikin mamaki mashkhur yace what abdul kuma dama har yanzu bai samu sauqi ba. Shima ahmad cikin mamaki yace kai au wai kai a tunanin ka ya samu sauqi kenan?. Mashkhur cewa yayi hmm wlh ahmad rabo na da shi tun sanda nai tafiya, kuma na buga mai wayar tashi a kashe. Lalai mashkhur ai yanzu jikin abdul yayi worst sosai dan ko magana ba iya yi, jiya da na kai qanena gaisuwa sai da na tausayawa badul duk ya bi ya rame bama ya iyacgane kowa, yana tari jini yana fitowa ta bakin sa. Cikin tashin hankali mashkhur yace innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un, ahmad ai ni duk ban san wanan ba da tini na dawo ba wanda ya gaya min. Amma ba'a kai shi asibiti bane? Mashkhur ya tambayi ahmad cikin rud'ani. hmmm kai dai bari mashkhur wai an kai shi amma likitoci basu gano mai yake damunsa ba, ko sunyi gwaji basa ganin ko wace cuta, dan yanzu ma dady yace min wai nan da 3 days za'a futar da shi waje. Cikin 6acin rai mashkhur yace nan da qarfe uku zuwa hud'u zan dawo kano yanzu zan sai ticket kazo ka d'auke ni ganinan dawowa. Daga haka mashkhur ya qimtse wayar rai ba dad'i. Mashkhur hankalinsa ya tashi sosai ga baqin cikin ba'a gaya mai jikin abdul yayi worst ba. Mashkhur ba 6ata lokaci ya fara had'a kayansa dama yau ji yake n bai ga zahra ba wani abun zai iyasa samun sa. Bayan mashkhur ya gama had'a kayan sa online ya hau ya sai ticket yaci sa'a nan da qarfe 3 jirgi zai tashi daga abuja zuwa kano. Dan haka ba 6ata lokaci ya sai ticket, sanan ya shirya tsaf ya bar hotel d'in domin zuwa airport......... KANO. Gaba d'aya mutan gidan suna zaune a babban falon ammi, sabida kowa yana jiran zuwan saratu momy ta addabawa kowa akan sai ya zauna, harma da dady tace shima ya zauna sabida har da mijinta zata zo. Abdul dai yana tsakiya abinsa, sai bacci yake yana sauke nun fashi da kyar zahra kuwa ta rafka tagumi a gefan sa ta zuba mai ido ko qaftawa batayo sosai, wai sabida karta qifta yaya abdul ya mutu. Ana cikin hakan akaji sallamar mashkhur, ya shigo riqe da trolley a hannu. Shi kuma ahmad yana can a cikin mota yana waya da maman shi akan zatazo yau, in tazo zataje gidan su ilham taga surukar ta sanan tai mata gaisuwar mutuwa. Mashkhur yana shigo bai kula kowa ba ya ajiye trolley, a gefe sanan ya nufi inda abdul yake. Yana zuwa ya zauna shima a d'ayan gefan abdul kamar yadda zahra ta zauna ya fara shafa kan abdul cike da tausayawa da kulawa da qauna. Sosai mashkhur ya tsorata da ganin halin da abdul yake ciki. Dady da ammi kuwa zuba mai ido sukayi basuce mai komai ba dan ganin yadda ya shigo ya share su kuma gashi ya wani had'e rai alamun yayi fushi, suma qanan nasa da suka ga mood d'in da yake basuyi mai magana ba sabida sun san bayasan magana in yana cikin 6acin rai. A hankula mashkhur ya saci kallan zahra sau d'aya sanna ya d'auke idan sa. Nan da nan yaji zuciyar shi ta d'an yi mai sanyi. Cikin raunaniyar murya yace dady ammi momy hjy kaka ina wunin ku da fatan na same ku lafiya. Haka kowa ya amsawa mashkhur, sai a lokacin su ilham suka samu damar gaisar da yaya mashkhur yana wani amsawa da kyar. Ita kuwa zahra ko kallo mashkhur bai ishe ta ba barema ta gai da shi. Momy ce ta ce mashkhur dawowa ba sanarwa?, da kyar mashkhur yace ba dole na dawo ba ashe haka jikin abdul yayi tsanani sosai ba a gayamin ba, yanzu in da qarar kwana sai da a kirani naga gawarsa kenan. Mashkhur yana kai nan ko gama rufe bakin sa bai yi ba abdul ya sarqafe da wani mugun tari. Nan da nan falo ya sake kid'i mewa kafin kace kwabo an kewayar abdul. Wani irin tari yake mai ban tausayi ga jini yana futowa ta hancin sa da baki. Nan da nan waje ya karad'e da salati, zahra kuwa tuni ta fashe da gigitanccan kuka tare da qanqame yaya abdul ta hana kowa ya ta6a shi sabida tsabar qarfin hali da tashin hankali. Uhmmm zo kaga tashin hankali a wajan mashkhur da yake shine bai saba ganin abdul a makamancin halin nan ba. Kai abdul dai abun tausayi tun yana iya tarin harma ya kasa da kyar yake, dan kowa yana ganin sa zai sheda abdul yana kan gangara. Zahra kuwa kifa kanta tai akan cikin yaya abdul tana ta raf sa uban iwu hajiya kaka kuwa sallaya da hijab ta d'auka ta kalli gabas daga gefe ta fara sallah. Ammi kuwa tuni ta koma gefe ta fara kuka harda hawaye ko ta ina, abin tausayi sabida harga ALLAH tanajin abdul a zuciyar ta kamar ita ta haife shi ji take kamar ta cire mai cutar ta mayar jikin ta. Momy ma Hankali ya sake tashi ji take kamar ta bugawa saratu taji suna ina ne?. Ai kuwa momy tana gama tunanin nan ta tsinkayi sallamar saratu a qofar falon................. Hmmmm kuna ganin abdul zai rayu kuwa?. Momy zata tona asirin ko kuwa?. Ku biyoni a next page dan jin amsar tambayar nan karku bari a baku labarin next page. AMNAH: ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing.............. Page 104* Momy ma Hankali ya sake tashi ji take kamar ta bugawa saratu taji suna ina ne?. Ai kuwa momy tana gama tunanin nan ta tsinkayi sallamar saratu a qofar falon................. Gaba d'aya kowa d'aga kai yayi dan ganin mai shigowa, banda zahra da abdul, sabida ita zahra ma kanta yana kife a akan cikin abdul. Momy ce ta mike fuska sake tace sanin ki da zuwa ina AISHA take?. Itama saratu fuska sake tace wlh tana waje ta had'u da dan ta ahmad ne shi yasa suka tsaya suna magana. Shi kuma mijin nawa yana daga waje yana jira ai mai iso. Murmushi momy tai sannan tace lah ai dama ya shigo ba komai, kije ki cemai ya shigo ai ga dadyn abdul d'in ma tin dazu yake jiran zuwan sa. Saratu waya ta d'auka sanan ta bigawa mijin ta tace su shigo. Duk wajan ba wanda ya gane wana ahmad ake nufi sabida bama susan ahmad yana gidan ba mashkhur ne kawai ya tafi dogwan nazari. Saratu bayan sun gaisa da dady da ammi wajan abdul ta wuce cikin tausayawa tace wai yaya halima ashe haka jikin abdul d'in yayi tsanani, wlh nasha cutar bata ka haka ba. Momy cewa tai hmm ke dai bari kawai ai jikin abdul abun ba'a cewa komai dan ni har na fara cire rai da shi. Momy tana fad'in haka zahra ta sake sakin wani gigitaccan kuka mai cin rai,. Kafin ma saratu ta kai da magana sukaji sallama. Nan da nan kowa ya sake d'aga ido domin ganin mai sallam. Kishiyar saratu ce aisha sanyi da niqab a fuskar ta sai ahmad da yake gefan ta sai wani manne mata yake ya riqe hanunta sosai. Daga haka sai mijin saratu ya biyu bayan su. Kowa mamaki ya kama shi sosai da sosai musamman mashkhur da ilham suna tunanin mai ya had'a ahmad da kishiyar saratu?. Suna qarasa shigowa ahmad ya saki hanun matar fuska sake ya tsugauna ya gai da su momy da ammi, harma da dady sanan ya koma kusa da mashkhur ya zauna. Itama kishiyar saratun tana shigowa suka fara gaisawa da su ammi bayan sun gama gaisawa ta samu waje ta zauna. Shima dady fuskar shi sake ya tasu ya tari mijin saratu bayan sun gama gai sawa suka samu waje suka zauna akan kujera d'aya. Nan da nan suma yaran gidan suka fara gaisar da baqi. Ammi ce tace zahra bazaki tashi ki gai da baqin ba kin zauna kina ta kuka. Zahra da take kifa akan cikin abdul ko motsi batai ba barema asa ran zata miqe. Muryar mijin saratu ce ta karad'e wajan da cewa, ashe haka lamari ya faru Allah yayiwa rukkayya rasuwa tom ALLAH ya jiqan ta Allah ya yimata rahra yasa ta wuta. Nan da nan waje ya qarad'e da ameen. bayan mijin saratu ya gama yiwa rukkayya addu'a. Sanan ya dawo kan abdul tare da jajan ta musu, bayan ya gana yiwa abdul addu'a da jajanta wa su dady da momy sai ya d'ora da cewa! Hmm ashe abun 'yar gida za'a yi maj, d'a na ahmad nan ya kawo kud'in aure lokacin ina umara shi yasa ban samu damar zuwa ba. Nan da nan mamaki ya sake kama mutanan wajan gaba d'aya jin mijin saratu ya kira ahmad da d'an sa. Mijin saratu kuwa cigaba da magana yayi da cewa! Maman shi tana ta complain akan sai tazo wajan surukar ta, yauma tana ta cewa in munzo nan zata biya taga surukarta tai musu gaisuwa ashe ashe nan ne gidan su surukar tamu. Kishi saratu kuwa da ta qurawa abdul ido tana kallo kamar mayya cewa tai aikuwa dai wai ina surukar tawa take ma, ta qarasa maganar tana kallan ahmad fuska sake. Murmushi ahmad yayi yana qoqarin magana yaji dady yace ALLAH sarki ashe ahmad ma d'an gida ne kai ai gaskiya ahmad mutumin kirki ne, ai abokin yayan ilham d'in ne, cikin ikwan ALLAH suna ta amince sun shaqu ashe da sanarya abun. Nan da nan mamaki ya sake kashe mutanan wajan, suna ta mamki taya hakan ta kasance su basu ta6a sani ba. Muryar hajiya kaka ce da ta idar da sallah ta kare falon, nan da nan kowa ya mayar da kallan sa wajan ta. Haba mai sunana ki rabu da abdul haka nan shima kansa nasan har cikin zuciyar shi baya jin dad'i kukan nan da kike da yana da lafiya bazai bari ki zubar da hawayan nan ba. Yanzu mai ne!!!! Ai hajiya kaka tana kai nan, akaga kishiyar saratu ta taso a guje ta nufo hajiya kaka cikin tashin hankali take cewa kece wlh ina AMANA TA take ina amana ta take kar ki cemin bake ce ba, ta qarasa maganar tana ruqo hajiya kaka da qarjin gaske. Nan da nan waje ya sake rud'ewa da mamiki. Ahmad kuwa da sauri ya taso ya nufo maman tasa yan cewa! Mama mene haka? Ki sake ta mana baki san ta ba haba mama dan ALLAH ki rabu da hajiya kaka. Maman ahmad kuwa cewa tai wlh itace ahmad itace kace ta bani amana ta wlh kece ina amana ta take. Daga haka maman abdul ta yanke jiki ta fad'i qasa sumamiya. Nan da nan waje ya sake ruked'ewa da salati, cikin mamaki mutanan wajan suke tambayar hajiya kaka mai ya had'a ta da maman ahmad. Zahra kuwa hayaniyar da ake ne ta dawo da ita cikin hayyacin ta ita ta d'auka ma yaya abdul ne ya mutu tana d'agowa taga yana nunfashi ta saki ajiyar zuciya sanan ta juya tana kallan dandazon mutan gida harma da wasu baqi, ga wata mata sun kewaye ta a tsakiya tana sanye da hijab da niqab, tanayi rashe rashe a qasa alamun suma tai. Mashkhur yana gefan zahra a zaune mamki ya sake rufe shi. Da sauri ammi ta d'auko ruwa mai sanyi ta watsawa maman ahmad, nan da nan matar ta farfad'o tana farfad'owa tace ALLAH yasa ba mafarki nake ba. Tana bud'e ido ta ta miqe da sauri ta sake riqo hajiya kaka tana cewa amana ta amana ta amana ta ina amana ta dan ALLAH ki gayamin gaskiya ina kika kai min amana ta?. Cikin zafin nama mijin sarstu ya riqo maman ahmad yana cewa ke aisha wai baki da hankali ne ki saki baiwar ALLAH nan ta wuta ina kika san ta ne?. Hajiya kaka kuwa cewa tai hankali ta rass yake ki kwantar da hankalin ki amanar ki tana nan. Nan da nan waje ya sake ruked'ewa da salati. Cikin mamaki dady yace hajiya mai ya had'a ki da itane ita da ko fuskar ta baki gani ba zaki ce wai amanar ta tana nan wace amana ta baki mu kun samu a cikin duwo fa. Hajiya kaka kuwa cewa tai ni nasan mace d'aya ce ta bani amana a duniya. Ko banga fuskar ta ba zan sheda ta, cikin mamaki ammi tace hajiya amanar mai ta baki?. Hajiya kuwa Kallan matar tai sanan tace amanar 'YAR TA ta bani. Cikin mamaki dady yace 'yar kuma hajiya, kwarai kuwa ciremin niqab d'in fuskar ki dan na tabbata ke ce ko kuwa hajiya kaka ta fad'a tana zubawa matar ido. Matar da sauri ta towa wajan hajiya kaka ta cire niqab d'in cikin kuka tace wlh nice hajiya. Nan da nan mutan wajen suka zubawa matar ido, kafin su gama tantace kamar ta hajiya kaka tace tabbas kece abubakar wanan itace haifiyar ZAHRA. nan da nan waje yayi tsit kowa ya zubawa matar ido. Ai kuwa yadda kasan mayar tayi kaki ta ajiye zahra kai komai iri d'aya na zahra, ba abinda ya banbanta matar nan da zahra. Cikin kuka matar tace alhamdulilah in 'yar ta take?. Hajiya kaka nuna mata inda abdul yake a kwance tai wadda zahra tana zaune tana ta zazzaro idanuwa dan ita yanzu kallan zautaciya takewa kanta gani take kwakwalwar tace ta samu tasala shiyasa take ganin wanan abubuwan. Matar a guje ta nufo zahra cikin farin ciki da kuka mai cin rai. Zahra kuwa tashi tai ta kwasa a guje ta koma wajan ammi ta qanqame ta tana cewa wayyo ammi shikenan na haukace wata aljana nake gani mai kama dani dan ALLAH karki bari ta ta6a ni. Tabbb ai kaf wajan nan ba wanda yake iya cewa komai sabida tsantsar mamaki kowa ya daskare a zaune dan bama iya zahra ce take ganin kwakwalwarta ta samu matsala ba har da wasu daga cikin falon wasu kuwa gani suke mafarki kawai suke. Matar kuwa cikin kuka ta fiyo zahra tana cewa wlh nice mahaifiyar ki ni na haife ki da kai na. Tana qarasa magar ta rungume zahra wadda take qanqame da ammi. Mijin saratu kuwa cewa yayi alhamdulilah ALLAH na godema ka bayyana min 'ya ta wadda na dad'e da cire rai da ita. Dady kuwa cewa yayi masha ALLAH abun al hajabi baya qarewa a duniya yanzu dai mu samu waje mu zauna sai ai komai a zaune. Maman zahra kuwa sai riqo zahra take tanayi mata magiya kan tazo wajan ta itace maman ta. Baban zahra kuwa cewa yayi haba aisha ki rabu da ita mana haka? Yanzu ta tsora ta sosai ki bari ta dawo hayyacin ta tinda ALLAH ya bayyana mana ita ai an gama mai wahalar. Mahaifiyar zahra kuwa durqushewa tai qasa ta saki wani saban kukan ahmad kuwa ruqo ta yayi yana ta rarrashin ta haka ta dena kuka. 6angaran momy da saratu kuwa hankalin su in yayi dubu ya tashi musamman saratu ga wani mamaki da ya sake rufe su kota ina. Kamar yadda dady ya fad'a haka kowa ya zauna zuciya cike da zullumi da mamaki. Ammi kuwa cewa tai haba zahra mene haka kuma ki tafi wajan mamaki mana ki dena gudan ta. Zahra kuwa sai kuka take tana cewa wlh ba mamanta bace aljana ce. Ahmad da kyar ya rarrashi maman zahra ta dena kuka sanan suka dawo tsakiyar falo suka zauna. Itama ammi zama tai zahra duk tafi ta riqe ta kamar zata koma ciki. Haka kowa ya zauna jiki a sali6e ba kwari kowa da abinda yake saqawa a ransa. Dady yana qoqarin yin magana abdul ya qara sakin wani mugun tari wanda yafi na kullum. A guje zahra ta saki ammi kamar wata mahaukaciya ta qarasa wajan yaya abdul ta riqe shi gama. Kai abdul dai abin tausayi ko iyayan zahra sai da suka tausaya mai, momy cikin kuka tace dan ALLAH ku bani hankali ku nan ina da magana, ammi cikin kuka tace haba halima baki ga halin da abdul yake ciki ba ki bari jikin sa ya lafa sai ki fad'i abinda kike so ki fad'a. Momy cikin kausashiyar murya tace abinda zan fad'a ya shafi samun lafiyar abdul ki bari na fad'a abinda yake rai na ko wanan wahalar da abdul yake ciki ta ragu. Kowa yana jin haka ya zubawa momy ido musamman mutan gida. Dady kuwa cewa yayi halima mai kike jira kuwa in dai kinsa abinda zai sa abdul ya samu lafiya ki fad'a mana ko menene, ni zan samo da kai na. Momy sahare kukan ta tai sanan ta kalli saratu tace saratu sai dai kiyi haquri ranar wanka ba'a 6oyan cibi bazan ta6a bari abdul ya rasa ran sa kan asirin mu ya rufu ba. Nan da nan sartu ta fara zaro ido tana qifcewa momy ido, mamaki kuwa ya sake kama mutan wajan akan wanda suke ciki. Momy kuwa gyara zama tai sanan ta fara bayani kamar haka!. Da farko dai dadyn abdul ina son sanar da kai aure na da kai ba yin kan ka bane ni ce nan ni da mahifiyata mukayima asiri kaji duk duniya ba wandda kake so sama dani har ka aure ni ka kawo ni cikin gidan ka. Nan da nan mamaki ya kama mutanan wajan, musamman ma dady. Momy kuwa cigaba da magana tai kamar haka! Bayan na aure ka na cigaba da yima 'yan tsibbace-tsibbace na. Haka muka cigada zama har ALLAH ya azurta tani da haihuwar abdul. Bayan na haifi abdul an d'an kwana biyu shine ka gida da muka taso ka had'a ni da kishiya ta maryam harma da mahaifiyar ka hajiya. Tinda nasa qafa gidan muka fara rayuwa mashkhur ko kallo na baya son yi bare yayi min magana Duk da yaro ne bazai gaza shekara uku ba amma na lura yana da tauri kai, dan sam baya so na. Ni kuma hakan ba qaramin 6ata min rai yake ba. Amma abun mamaki shine duk da mashkhur baya so na amma yana son d'ana abdul dan yawanci ina kai abdul wajan hajiya raino, amm in naje d'aukar abdul sai naga mashkhur yana son shi sosai har kuka yake wataran akan sai ya d'auke shi. To daga haka dai na fara qoqarin ci gaba da karatu, amma dadyn abdul ya nunamin baya so. A lokacin na tayar mai da hankali sosai da sosai akan sai naje karatu, daga qarshe dai ya zuba min ido ya barni. A lokacin abdul yana qarami sosai dan ko cikayyan wata biyar bai ba amma tin daga haka na ajiye shi a wajan hajiya na fara zuwa makaranta karatu sai da a ringa ba shi madara............ ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Double page............... Kullum wajan hajiya nake kai shi amma in na dawo sai na gan shi a wajan kishiya ta maryam. Tun hakan yana damuna har ya dena damuwa, dan sai nake ganin ma kamar ma raino take min, kuma na lura ita da d'an ta mashkhur suna san shi baza ta cutar min da shiba shi yasa hankalina ya kwanta kullum da kai na nake kawo shi wajan ta, sai dare nake qar6ar shi. Kai wataran ma bana zuwa na kar6e shi acan yake kwana in yayi bacci. Ni kuma duk a lokacin bana damuwa sabida a ganina 'yar rai no na mayar da ita ina can ina karatu na ita kuma tana gida tana min rainon d'a. kai har ta kai ta kawo wataran sai nai sati ban sa abdul a idona ba. To bayan shekara 2 na gama karatuna lokacin abdul yayi wayo kuma ya bud'e idon sa da maryam. A lokacin ni kuma na zo d'aukan abdul sabida nagama karatu amma qiri-qiri abdul yaqi sam yaqi yadda dani kuka yake sosai in nace zan d'auke shi kai ko d'aukar shi ma baya bari ni. A lokacin dadyn sa yace kawai na barshi anan tinda sun saba da maryam d'in in ya qara wayo zai dawo da kansa, lokacin naji ba dad'i sosai. Gani nake ita d'an ta mashkhur ko kallo na bayayi bare yayimin magana, amma ni gashi d'ana ya maqale mata. Naji haushin hakan sosai ina ganin ita ta had'a 'ya'ya biyu gashi ni bani da ko d'aya ni da d'ana amma yana gudu na. Hakan ne yasa nayi waya da mahaifiyar ta da saratu na sanar musu, kuma basuyi qasa a guiwa ba suka ce zasuje wajan boka ya bani magani in nai wa abdul zai rabu da maryam gaba d'aya ya dawo waje na ko kallanta bazai sake yi ba. Daga haka momy tai shiru ta share hawaye da bakin zanin ta. Falon yayi stit kowa yana sauraran momy, kai har abdul da baya cikin hayyacin sa yana iya jiyo abin da momy take cewa da yake wajan yayi stit.Tom momy kuwa cigaba da magana tai da cewa a lokacin na tambayi dadyn andul ya barni naje kaduna sabida yaqi. Ni dama burina in ya barni naje gida domin kar6o maganin da saratu da haifiya ta suka kar6o min wajan boka. Hakan ne yasa mahaifiya ta da saratu suka je wajan boka suka qar6o min maganin farraqa maryam da abdul. Bayan sun qar6omin washe gari saratu tazo kawo min, tana cikin yimin bayanin yadda zanyi amfani maganin dadyn abdul ya shigo ashe yaji komai. Har saratu tana cewa anya maginin zai yi aiki ni kuma nace akayiwa ubansa ya ci bare wani abdul. Muna cikin dariya dadyn abdul ya shigo rai 6ace yace saratu tabar mai gidan karta qara zuwa ni kuma ya mareni sanan ya sake ni saki d'aya. Daga haka na koma gida da zama najima sosai dadyn abdul bai zo biko, ina gab da gama takaba mahaifina ya zo ya samu hajiya yiyi ta bata haquri akan a mayar da ni. Da hajiya bata haqura ba amma daga qarshe da taga mutunci mahifiya sai ta haqura, sanan tai wa dadyn abdul dole ya mayar dani na dawo. Lokacin da na dawo a shirya na dawo da wani saban magungunan asirin d'aukar fansa. Na yanke shawara zan d'au fansa akan d'an maryam wato mashkhur. Maganin mallaka na kar6o sabida na mallake mashkhur nima duk da kuwa har lokacin ko kallo na baya yi. A zo6o na had'a mai maganin na samu abdul a tsakar gida yana wasa na lalla6a shi nai mai dabara ya kai wa mashkhur. To tun daga ranar mashkhur yake ganin mutunci na dan kullum sai yazo ya gai dani, wataran ma har kawowa yake na taya shi home wrok. Ana haka ana haka har ammi ta sake haifar faruq bayan shekara guda ta haifi haidar. Har lokacin ina baqin cikin hakan sosai sabida ni ta rabani da d'ana kuma gashi sai haihuwa take ni kuma ko oho har lokacin ALLAH bai sake banu wani cikin ba bare na haihu. Gashj abdul tun a lokacin baya so ace nice maman ta in akace ni na haife shi ma kuka yake yafi so ace maryam ce maman sa. Bama iya lokacin ba har yanzu abdul baya so yaji ance ni na haife shi. Haka na ringa jan hankali mashkhur, sabida iyayan sa suna hana shi kud'i ni kashe duk sabida karya lalace. Ni kuma dai na ringa bashi kud'i a 6oye duk abinda yake so nake mai duk sabida na sa ya ringa sona fiye da mahaifiyar shi kuma na lalata mai tarbiya. Dan lokacin ba dama ayi mai fad'a sai na nuna banji dad'i ba nai ta shige mai sam bana nuna mai yayi laifi. Ana cikin haka nima ALLAH ya azurtani da ciki, rukee. Nayi farin ciki sosai da sosai har ALLAH ya sauke ni lafiya. Amma sam ita rukayya bana bari ko d'aukar ta ayi bare ma a kai ta wajan ammi duk sabida kar a rabani da ita. Bayan shekara d'aya da watanni dan har na yaye rukee Ina da qaramin ciki ita kuma kishiya ta marya tana da tsowan ciki haihuwa ko yau ko gobe. A lokacin Akayiwa hajiya mutuwa shine abdul yasa kuka akan sai an tafi da shi. Haka dadyn abdul ya kai su gidan mutuwa shida hajiya sanan yayi da su bayan kwana biyu zai zo ya d'auke su bayan ya kai su gaisuwa ya dawo. To washe gari maryam ta fara naquda da yamma aka kai ta asibiti sanan da daddare aka sallamo ta muka dawo gida. Bayan mun dawo gida tin daga waje mukaga su hajiya sun dawo. Muna shigowa cikin gidan muka gan ta da jaririya a hannu. Bayan mun zauna tai mana bayani wai mahaifiyar 'yar ce ta bata amanar ta. Lokacin guda na nuna bana qaunar zahra kuma sai ta bar gidan. Bayan su dadyn da hajiya sun shawar ta da har zasu mayar da ita shine maryam tace a barta ba'a san dalilin da yasa maman ta bayar da ita amana da tsowan daran ba. Kawai abar ko shekara d'aya tayi wayo duk da kuwa mamanta a pepar cewa tai zuwa shekara uku ko had'u a dawo da ita da yake ta rubuta address. Lokacin banji dad'i ba sosai da sosai ji nai kamar na kashe yarinyar amma ba yadda na iya haka na haqura. Amma tin daga lokacin na fara zuga mashkhur akan ya dena kula zahra nace ko kallanta ya dena yi, ban wani sha wahala ba mashkhur ya dena d'aukar zahra sabida shi dama can bamai son mutane bane. Lokacin na fara tinanin na kashe kishiya ta na huta sabida naga yadda dadyn abdul yake son ta fiye dani, kuma gashi tana ta riqe zahra wandda na tsana tana kula da itama kamar dai ita ta haife ta duk da alokacin bata shayar da su sabida ruwan ta nono bai zo ba tinda ta haihu. Banyi qasa a guiwa ba na wuce kaduna da tsowan cikin ruma, mukaje wajan boka nida saratu domin ya kashe min maryam. Boka cewa yayi lokacin maryam tana sallah, bazai iya kashe ta ba amma zai bani wani magani na zuba mata a wani abu taci, domin ta mutu. Ni kuma sai nace ya bani maganin da zai sa maryam tai doguwar cuta ta rame ta dena tashi komai a kwance zata ringa yi, sabida mijin mu ya tsane ta daga qarshe dai tai mutuwa wulaqan ci. Nan da nan waje ya karad'e da salati. Momy kuwa cigaba da magana tai da cewa, ina dawowa a ranar na haifi ruma bayan mun dawo daga asibiti maryam ta tafi part d'in ta domin dafamin farfeso kafin tazo na samu zuma na barbad'a maganin a cikin zumar sanan na had'a da alkaki. Lokacin dana hango ammi ta tawo da ita da dadyn abdul suna hira domin kawo min farfesu, na sake jin ba dad'i kuma hakan ne ya sake tunzurani akan na bata alkakin nan mai sanye da maganin boka. Tana kafin ta shigo na d'auko mata alkaki tana zuwa nace daga kaduna nazo da shi taci. Da taqi ci sai na nuna mata banji dad'i ba, sai ta d'auka da niyar in ta koma part d'in ta zata ci. Nan ma na takura mata har sai da taci kuma a lokacin ta manta batayi bismillah ba. To tun daga ranar da maryam taci alkakin tana kwanciya bata sake moruwa ba in aka kai ta asibiti ba ba'a ganin komai haka ta kwanta ta ringa ciwo komai a kwance take. Ni kuma a lokacin na sake samun dama jan mashkhur a jiki na sake zuga shi sosai akan ko kallan zahra kar ya sake yi. Tun daga lokacin na sawa mashkhur tsanan zahra sosai da sosai in banda dukan ta ba abinda yake kuma na sake mallake shi duk abinda na ce mai shi zai yi. To bayan maryam tasha cuta sosai da sosai tana gab da mutuwa naga ta tashi amma bansan ya akai asirin ya karye ba. Cikin mamaki dady yace wai halima kina nufin wanan cutar da maryam tai ke kika yi mata asiri?. Cikin muryar kuka momy tace kwari dan ALLAH maryam ki gafarce ni nai miki asiri. Bayan kuma na koma wajan boka ya cemin hajiya ce ta karya mata asirin kuma tai mata dafa'i dan haka bazan iya qara cutar da ita ba. Daga nan na sake tsanar hajiya itama nayi-nayi na kashe ta amma na kasa haka dai na haqura. Nan ma waje sake karad'ewa yayi da salati,. Saratu kuwa sai zaro ido take kamar qasa ta tsake ta shige sabida kunya. Haka dai aka cigaba da rayuwa ina ta mugunta ta iri-iri har mashkhur ya girma ya gama makaranyar secondary ya shiga jami'a. Mashkhur yana gab da gama jami'a zahra ta fasa mai laptop yayi mata mugun duka, naji dad'i hakan sosai lokacin kamar na zuba ruwa a qasa nasha sabida na tsani zahra. Lokacin da dady ya yankewa mashkhur hukuncin farin gidan ya tafiya qasar waje sabida ya daki zahra hankalina ya tashi sodai da sosai. Duk da nasan ba sabida so aka kai shi ba sabida ai mai hukunci aka kai shi da yake mashkhur sam baya son fita qasar waje karatu. Abinda yasa hankalina ya tashi sam bana son mashkhur yaci gaba a rayuwar shi, kai bama iya shi kad'ai ba duk 'yayan maryam ma, kuma naga mashkhur yana da qoqari sosai in yaje can zai yi karatu shine na bugawa saratu na sanar da ita. Saratu kuwa cemin tai kawai na rabu da shi ai yaci baya ba gamawa yayi ba ko yaje can wahala zai sha bazai iya karatun ba. Hakan ne yasa naji dad'i hakan banyi wani yunquri anashi tafiyar ba. Sanan lokacin da mashkhur ya gawa zahra cewa ita ba 'yar gidan nan bace naji dad'i sosai ranar rai na fass na kwanta sabida na dad'e ina zuga shi akan ya gaya mata amma bai ba sai daran da zai tafi russian. Mashkhur bayan yayi shekara d'aya da wattani yana dawowa hankalina ya tashi sosai sabida ganin yadda ya sake zama nitsatse, sanan ya futo da ruselt mai kyau. Hankalina ya tashi sosai ganun ruselt d'in mashkhur ina mamaki yanda aka ya futo da ruselt mai kyau kuma wai a qasar waje ya d'auki first class. Daga haka na bugawa saratu na gaya mata. Shine saratu tace nazo muje wajan boka kafin mashkhur ya gama wutun sa ya koma. Haka kuwa na kwashi qafa muka tafi wajan boka. Boka da ta tambaye mu mai muke so ayiwa mashkhur shine mukacewa boka nida saratu kawai yayi mai asirin shaye-shye da bin mata yadda ko yaje russian ba abinda zai yi sai shaye-shaye. Nan da nan waje ya sake rikid'ewa da salati kowa ya girgiza da jin abinda momy take fad'a. Ammi cikin rud'ani tace yanzu halima ke kika yiwa mashkhur asirin shaye-shye dama?. Momy share majina tai da bakin zani tace kwarai nice nai mai maryam. Sabida a lokacin ina baqin cikin mashkhur ya tafi waje yayi karatu ni kuma d'ana abdul ya zauna a nan, sam bana so ke da 'yayan ki kiyi gaba. Bayan mashkhur ya tafi russian ya dawo wutu na biyu burina ya cika da muka samu labarin baya karatu Shaye-shaye yake ko ruselt mai kyau bai samu ba. Lokacin farin ciki kamar ya kashe ni, amma da na samu labarin za'a aura mai zahra su tafi russian tare ko ya gyara halinsa nayi baqin ciki sosai da sosai sabida natsani zahra burina ta auri miji wulaqantacce talaka, bana so ta samu rayuwa mai kuma kuma ni wlh ba abinda zahra tai min haka nan na tsane ta sabida bana so ta ra6i gidan nan,. Dadyn abdul yana son zahra fiye da yaran gidan nan shi yasa na tsane ta sanan na nunawa mashkhur dadyn su ma yafi santa akan su shiya mashkhur ya sake tsanar ta, nima na rabata da 'yaya na amma nayi-nayi na rabasu da abdul na kasa sabida suna son junan su. Daga haka na bugawa sartu na gaya mata cewa za'a aurawa mashkhur zahra kuma ni bana so zahra ta auri mai gata na fiso ta auri wulaqantacce. Saratu kuwa cemin tai na bari ya aure ta kawai sabida yanzu shima mashkhur d'an shaye-shaye ne, ai an cuce ta in aka had'a ta da shi, in ma an aura masa ita duka zataci ya kashe ta a banza tinda ba son ta yake ba. sanan kuma saratu tace in na bari haka aurawa mashkhur zahra shikenan, an rabata da abdul hankalin mu kwanta. dama lokacin naga abdul ya fara yiwa zahra son aure. Naji dad'i shawarar saratu sosai hakan ne yasa naje na ziga mashkhur nace mai tinda dadyn abdul yace dole sai an aura mai ita in ya aure ta suka tafi can rasha ya ringa gana mata azaba. To bayan mashkhur da zahra sun dawo daga russian, naji baqin ciki sosai da mashkhur bai fara zuwa waje na ba yaje wajan mahaifiyar, kuma ni bai zo waje na ba har sai washe gari yazo waje na. Kuma sai naji qishi-qishin d'in wai zahra tana da ciki, hankalina ya tashi sosai da sosai. Bayan mashkhur yazo waje na sai naga kamar asirin da nai mai na shaye-shaye ya karye. Kuma da na tambaye shi akan zahra tana da ciki yace min aa nayi tunain 6oyemin yake a lokacin ne na fara tunanin ko shima asirin mallakar da nai mai ya karye. Kuma naga ruselt d'in shi yayi kyau sosai wai har yazo ta biyu, kuwa harda offer samun aiki aka ya samu. Hankalina in yayi dubu ya tashi dan hakan banyi qasa a guiwa ba nai wa dadyn abdul qarya akan ya barni naje kaduna kawuna ya rasu, duk dai sabida naje wajan boka................. Ina masu cewa yaushe zahra taza had'u da iyayan ta hmmm to yau dai ina yi muku congratulations anga iyayan zahra. Kai gaskiya momy da saratu yau sunji kunya sosai. Wayyo my abdul. 😪😫 Mu had'e a next page gobe. AMNAH: ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing............. *page 105* Hankalina in yayi dubu ya tashi dan hakan banyi qasa a guiwa ba nai wa dadyn abdul qarya akan ya barni naje kaduna kawuna ya rasu, duk dai sabida naje wajan boka................. Da kyar na samu dadyn abdul ya barni bayan na gama ci mai mutunci. Ina zuwa kaduna bayan na sauka gidan mu na huta na wuce gidan saratu. Ina zuwa gidan saratu ta bigawa boka waya ta sheda musa zamu zo, shine boka yace kar muzo mu bari zuwa gobe sai mu zo. Hakan ne yasa na kwana a gidan saratu washe gari da safe muka wuce wajan boka. Muna zuwa wajan boka tun kafin na fara mai bayi ni yace yasan abinda yake tafe dani mai nake so ai min?. Ni kuma nace inaso a haukata min mashkhur yabi duniya, ita kuma zahra ina so a kashe min ita. Nan da nan waje ya sake kacamewa da salati, momy kuwa ci gaba da bayani tai da! Ita kuma ilham nace a rabata da mijin da zata aura yaji duk duniya ya tsane ta baya son ta, itama taji bata son shi. Sanan kuma nace in an rabasu a mayar da auran kan 'ya ta ruma, sannan kuma a yiwa ilham asirin da zata qare rayuwar ta ba aure, ba wanda zai qara cewa yana son ta har abada. A lokacin saratu sai ta cemin kar nayiwa mashkhur haka ai hauka mai sauqi ne zai iya karyewa kawai shima na kashe shi na wuta kamar yadda zan kashe matar sa zahra. Banyi wani dogwan tinani ba na amince da boka yaso ya turawa mashkhur asirin amma a lokacin sai akaci sa'a ya karanta azkhar, dan haka boka yace zai bani maganin na zuba mai a abu mai sanyi yasha. Ita kuma zahra nata asirin zai had'a mata da gyad'a sabida tana son gyad'a, ita kuma ilham da sillin gashin kanta za ayi mata nata asirin. A lokacin sai nayiwa boka complain akan ni bansan yadda zan bawa zahra nata asirin ba sabida bama shiri da ita. Shine boka yace! Kawai na bawa 'yayana su kai mata taci, sai na ce mai ai yanzu 'ya'ya na duk basa bin bayana sam basajin magana ta ko na basu ba lallai ne su kai mata ba. Shine boka yace zai bani maganin mallaka na dafa musu a nama na basu su ci, in dai suka ci duk abinda nace suyi zasu ringa yi ko menene. Hakan yayi mana dad'i sosai ni da saratu boka yace mu fara bashi kud'i zuwa gobe in mun dawo sai mu cika mai mu kar6i maganin kafin nan ya gama had'awa. Haka muka koma gidan saratu muka kwana washe gari, muka sake komawa wajan boka ya bamu magunguna yayi min baya ni yadda zanyi amfani da su yace min kuma bayan mutuwar zahra da kwana goma mashkhur zai bita. sanan muka bashi ragowar kud'in muka tafi. Daga haka bayan mun koma da yamma na shirya sanan na tawo kano. Momy ta qarasa maganar tana zubar da hawaye baqin ciki, gaba d'aya wajan yayi stit kuwa sauraran momy yake wasu kuwa ko motsi sun kasa sabida abun ya girgiza su. A cikin wadda suka kasa motsi mutum hud'u ne zahra ilham mashkhur ahmad. Momy bayan kukan nata ya tsagai ta cigaba da magana tai da cewa! Ina dawowa na wuce part d'ina bayan nayi wanka ko wutawa banyi ba na shige kicin domin dafa naman da zan zubawa su ruma maganin asiri. Bayan na gama dafa naman na fara qoqarin had'a zu6an da zan zubawa mashkhur maganin boka na bashi. Bayan na gama had'a zu6o mai sanyi dama da maganin na dafa shi sai na wuce sama domin, ina zuwa na fito da gyad'ar sanan na sauka na d'auki zo6an na wuce part d'in mashkhur. Ina shiga part d'in na had'u da haidar shine nace yaje ya kiramin su ruma yace suzo na dawo. Daga haka na wuce bedroom d'in mashkhur na bawa shi zo6an sai ya shiga toilet da niya in ya futo zai sha daga haka ni kuma na fuce daga d'akin na kama hanyar part d'in na zuciya cike taf da farin ciki. Ina komawa part d'in na har shiga kicin zan d'ora girki, kawai sai na futo na hau sama domin shiga bedroom d'ina na d'auko waya na kira su rukkayya ina zuwa na tarar rukkayya tana cin gyad'ar asirin da na ajiye domin bawa zahra. Momy ta qarasa maganar tana fashewa da kuka, nan da nan waje ya qara rud'ewa cikin tashin hankali ammi tace kina nufin gyad'ar ce ta kashe rukee ba maganin 6era ba. Cikin kuka momy ta d'aga kai tare da cewa ee shine abinda yasa rukee ta mutu. Kafin rukee ta rasu tana kan gangara ni kuma ina kuka hankali na ya tashi sosai, kawai sai ga abdul ya shigo da cup d'in zo6an da na kaiwa mashkhur kuma bakin sa yayi ja alamun ya sha zu6an. Dana tambaye shi mai ya had'a shi da cup d'in zo6an da na kai wa mashkhur shine yace min shi ya sha ba mashkhur ba. Momy ta qarasa maganar tana fashewa da kuka mai ba tausayi. nan da nan falo ya sake kacamewa da hayani ya musu salati nayi masu tsinewa momy nayi, zahra kuwa hankalin in yayi dubu ya tashi da taji momy tace abdul ne ya sha zu6an asirin mutuwa zahra tana so ta kwala iwu amma ta kasa dan ko kwakwaran motsi batayi sabida tashin hankali. Yanzu kina nufin abdul zuwa gobe zai mutu tinda gobe kwanan sa 10 da shan zu6on asirin dady ya tambaya hankali tashe. Cikin kuka momy tace da hakan ta faru shine na bugawa boka akan ya karya min asiri, boka yace shi baya karya asiri amma sabida nice zai gayamin mai zanyi asirin ya karye. Ni zan karya da kai na da na tambaye shi mai zanyi shine yace min dole na samu iyayan mashkhur na gaya musu gaskiyar lamari. Bama iya haka ba duk wani asirin, da nasan na ta6ayi a wajan sa sai na fad'a sanan asirin abdul ya karye in akaci sa'a ya tashi in kuma kwanan sa ya qare ya mutu, amma in dai nabi komai daki-daki zai tashi sai dai in kwanan sane ya qare. Sanan kuma yace dole sai anyi komai a gaban saratu kamar yadda akayi asirin a gaban ta. Da ban yadda da da hakan ba kawai nace sai dai abdul ya mutu. Amma daga qarshe dana ga abdul yana jin jiki sosai kuma ina tausaya mai, shine naje na bawa dadyn abdul haquri akan ya yafewa saratu harya amince saratu zato gidan nan. Dama ban gayawa saratu gaskiyar zancan ba sabida nasan zataqi zuwa, haka dai nai wa saratu dabara har kuka zo gidan gaisuwa da dubiyar abdul. Momy ta qarasa maganar tana fashewa da kuka mai cin rai. 6angaran saratu kuwa gumi ko ta ina ke to mata yake har ya fara jiqa mata kaya. Nan da nan falo ya kaceme da hayaniya kowa yana fad'ar albarkacin bakin sa. 6angaran ruma kuwa sai wani kuka take mai ban tausayi duk sai taji ta tsani momy da kan ta, sai taji ina ma itace ta mutu ta huta da rayuwar nan ba rukee ba, in ta tuna wai mahaifiyar ta ce ta aika ta hakan sai wani kuka ya mai qarfi ya kwace mata. 6angaran abdul kuwa duk abinda momy ta fad'a fass a kunan ta, ya bud'e ido sa biyu yana kallan kowa d'ai d'ai zuciyar shi cike da baqin ciki yana addu'a ALLAH ya d'auke mai rai ya huta da abin kunya da mahaifiyar sa ta aika ta. In ya tina momy ce ta hai fe shi sai yaji nunfashin sa har wani d'aukewa yake sabida baqin ciki. Kowa ya kasa magana a falon, falon yayi stit sabida lamarin ya bawa kowa tsantsar mamaki kowa da abinda yake saqawa a ransa. Momy kuwa magana ta farayi da cewa dan ALLAH dan annabi ku yafe min nasan nayi kuskure tun a duniya ALLAH ya fara nunamin kuskure na, sabida gashi muguntar da nai wa mashkhur da zahra ta dawo kai na har na rasa 'ya ta rukkayya duk da shima abdul d'in bana sa rai da shi dan ALLAH ku yafe min. Hajiya kaka rai a 6ace tace halima ai banyi mamaki wanan abu da kika aika ta ba sabida nasan baki da imani zaki iya aika ta abinda yafi wanan. Yanzun ma ai ba dan ALLAH kika fad'i gaskiya ba wata ladama da kikayi kawai sabida ki tsiratar da d'akin ki abdul daga mutuwa dah ba abinda zai sa ki fad'i gaskiya. Cikin kuka momy tace dan ALLAH dan annabi ki yafe min hajiya wlh shirrin shed'an ne. Maman zahra cikin kuka tace gaskiya saratu ke da 'yar uwar ki sam baku da imani, a dalilin ki saratu naje na bada amanar 'ya ta kwanan ta d'aya a duniya, na bada amanar ta hanun wanda ban saniba duk sabida na tsera tar mata da rayuwa amma anan d'in ma baku kyale ta ba. Nan da nan mamaki ya sake kama kowa na wajan, cikin mamaki hajiya kaka tace kai innalillahi'wa'inna'ilaihirraji'un, ashe sune sanadin da suka sa kika bani zahra tun tana jariri kuma kika gudu. Cikin kuka maman zahra tace kwarai hajiya sune sanadi, na d'auki 'ya ta na baki a gefan jeji al halin a lokacin ita kad'ai na mallaka tai tsawan rai. Cikin mamaki hajiya kaka tace ahmad d'in fa?. Nan da nan babar zahra ta fara kora jawabi kamar haka!. Ahmad d'ana ne amma sai dai bani na haife shi ba. Maman ahmad aminaya tace sosai tun muna yara da ita muke wasan qasa kuma dama maqotan mune. Lokacin da muka girma muka zama 'yan mata sai ALLAH ya had'a ta baban Ahmad. Duk da dai ba wata babba bace sosai a lokacin dan batafi shekar 13. Hakan ne yasa ta rigani aure dan ita auran wuri akayi mata. Bayan tayi aure da shekara biyu, shine ta haifi ahmad. A wajan haihuwar shine ta rasu. Bayan ta rasu aka dawo da ahamd gidan su, to shine lokacin na cigaba da rainon ahmad ya dawo kamar dai ni na haife shi har yayi wayo. Lokacin ahmad yana shekara d'aya ni kuma akayi min aure. Ahamd ya saba da ni sosai baya yarda da kowa shi yasa baban sa ya bar min shi muka tafi tare da shi kaduna da yake can aka kai ni. Sai da ahmad yayi wajan shekara biyar ko 6atan wata ban ta6a ba bare ma na samu ciki, dan lokacin ma ahmad yayi wayo sasai harya fara zuwa makaranta. Sabida bana haiwuwa hakan ne yasa mijina ya auro saratu sabida shi yana son 'yaya sosai. Yana auro saratu ko wata d'aya banyi ba na samu ciki. Lokacin da ciki na ya cika wata 8 lokacin baban ahmad wato wanda ya haife shi ya sake aure sanan kuma yazo ya d'auki ahmad. Sai yace ai na kusan haiwuwa kuma yana so ahmad ya cigaba da karatun sa a kano. Lokacin daga ni har mijina bamuji dad'i ba sabida mun saba da ahamad amma dole haka muka haqura sabida mun san yayi mana kwai ci sosai a hakan ma. Bayan tafiyar ahmad da wata d'aya na haifi d'iya ta mace. Ranar da aka sallamo ni daga asibiti ko kwana ba tai ba 'yar ta rasu. Munyi baqin cikin hakan sosai amma ba yadda muka iya haka muka haqura muka fauwalawa ALLAH. bayan shekara d'aya na sake haihuwar d'a namiji, shima ranar da na haife shi washe gari ya rasu. Shima bamuji dad'in hakan ba amma ba yadda muka iya haka muka haqura ra. Daga nan ban sake samun ciki ba har sai da nai shekara biyu, na sake samun wani cikin,. Cikin yana wata takwas ranar naji na gaji da zama ni kad'ai shiru, kawai sai na yanke shawara naje wajan kishiya ta saratu muyi hira da yake tana da faran-faran da sakin fuska. Ina zuwa qofar d'akin zanyi sallama kenan naji tana cewa! Hmm ke dai bari yaya halima wlh yanzu cikin nata ma ya tsufa ta kusan haiwuwa. Amma karku damu yadda na kashe wa'an can haka zan kashe wanan ai bazan ta6a bari ta haife 'yaya ba ni ban haiwu ba Kawai ta cinye gado abanza, tana haiwuwa zan sake dannawa 'yar ko d'an da ta haifa asiri ya mutu kamar yadda nai wa saura. Hankalina ya tashi sosai da jin hakan dan haka ko hirar da suke ban gama ji ba na juya a hankula ba bar wajan, na koma 6angare na. Ina komawa na bigawa mamana waya na gaya mata, sai tace min ba komai kawai na cigaba da addu'a, ALLAH yafi qarfin su. Bayan mijina ya dawo da yamma na sanar da shi sai ya cemin shi bai yadda ba kawai kishin na ne irin na mata karna sake gaya mai wanan maganar. Daga haka dai na haqura na cigaba da addu'a, ana saura sati biyu na haiwu mijina ya tafu saudiya domin zuwa ka'aba yayi addu'a akan Allah ya raya mai abinda zan haifa. Yana tafiya ni kuma nacewa mamana bazan iya zama ba tsoran saratu nake ji, hakan ne yasa mamana ta dawo gidan har lokacin haiwuwa ta yayi. Na fara naquda sosai kamar dai zan mutu aka kai ni asibitin, tun da rana muka je asibitin amma bani na haiwu ba sai da daddare a taqai ce dai nasha wahala sosai fiye da yadda nake sha in zan haiwu.......... Yau single page ne ba double. Mu had'e a next page gobe. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing............ *page 106* tun da rana muka je asibitin amma bani na haiwu ba sai da daddare a taqai ce dai nasha wahala sosai fiye da yadda nake sha in zan haiwu.......... Lokacin ne na haifi zahra maman ahmad ta fad'i sunan zahra kamar yadda taji mutan gidan suna fad'a. Yarinyar ta shiga rai na sosai da sosai gashi tana kama dani dama duk haiwuwar da nake ban ta6a haifar mai kama da ni sak irin ta ba. Hakan ne yasa nai ta tunanin ya zan tsiratar da ita daga halaka. Daran ranar dak aka na kwana a asibiti ina ta tunani. Dama lokacin da na haiwu ban gayawa kowa ba ko mijina ban gayawa ba bare saratu sabida ina jin tsoron kar itama a kashe min ita. Washe gari ma haka dai nai ta tunani ya zan tsiratar da jaririyar nan. Da na yanke shawarar zan gudu da ita mu tafi wani garin amma sai nai tinanin ko na gudu baza su barta a raye ba sabida sun san tana raye. Haka dai nai ta tunani har yamma tai, can kuma sai na yanke shawarar kawai naje na bayar da amanar 'ya ta ga duk wanda ALLAH ya had'a ni da shi ko ta samu ta tsira da rayuwar ta. Hakan ne yasa na samu fefa da biro nai rubuta address d'in gidan na da number ta a ciki sanan kuma nace a riqemin ita amana tana ciki matsala zuwa nan da shekara uku a dawo mun da 'yar ta. Bayan kiran sallah magriba mama na ta sauka qasan asibiti domin wanke zanuwa, shine ni kuma tana fita na d'auki jaririya ta da wanan fefar na fuce daga asibiti. Bayan na fita nabi bayan asibintin duk da dajine haka na ringa ratsawa ciki har na fita bakin titi. Na dad'e la6e a baki dajin, ina jiran wani yazo can naga hajiya ita da wani qaramin yaro sun tsaya wajan. Shine na qasa wajan bayan mun gaisa cikin dafara nace ta riqe min ita zan kar6e ta. Bayan ta kar6e ta na nace ta riqe min ita amana sanan na bawa wanan yaro da yake tare da ita takaddar hanuna nace duk wani bayani yana ciki. A lokacin hajiya ta nunamin cewa bazata kar6i 'yar ba ko na kar6i yata ko ta ajiye min ita anan. Ni kuma a lokacinnaji hajiya ta shigar min rai sosai jiki na ya bani bazata cutar min da 'ya ta ba. Da na gaji da yi mata magiya kawai sai na gudu cikin dajin nan na 6uya a bayan wata babbar bishiya, duk da wajan abun tsoro ne amma banji tsoro ba a lokacin. Inaji hajiya ta shigo jejin hannu rike da jaririya ta tana nema na amma bata kula da niba. Bayan ta fita na cigaba da tafiya cikin jejin nan ina kukan rabuwa da 'yar ta. Ina cikin tafiya a cikin jejin nan kawai na had'u da wata tsuwuwar mata tukuf dan da kyar ma take tafiya. Lokacin ban tsorata ba sabida ina cikin tsantsar baqin cikin rabuwa da 'yar ta, amma da haka nan ba had'u da matar ko da rana ne kuma ba a jeji ba dole zanji tsoro. Har zan wuce ta cemin baiwar ALLAH tsaya mana, ba musu na tsaya kamar yadda matar ta umar ceni. Sosai ta kalle ni sanan tace bawar Allah kiyi haquri kinji mai yake damunki haka kike kuka da a tsakiyar dajin nan da daddaran nan. Shiru nai wa matar dan a lokacin na d'an farajin tsoro kad'ar girgiza kai matar tai sanan tace min karna ji tsoran ta ita ba cutar dani zatai ba. Tana gama fad'in hakan ta ruqo hanun ta duba tsakiyar hannu na. Bayan ta duba tace duk taga abinda yake damuna kuma daga yau in sha ALLAH in dai na sake haiwuwa baza a qara kashe min d'ana ba sai dai in kwanan sane ya qare. Daga haka ta sa bakin ta ta lashe min tafin hannu na. Sanan ta shafa gefan ciki na daga haka bata sake cemin komai ba ta juya ta fara tafiya. Ni kuma nai ta nazarin anya wanan matar mutum ce?. Da sauri na juya dan sake ganin matar amma ina juyawa baya na ban ga ko giftawar matar ba ta 6ace min 6at duk da kuwa dajin yana da stayi dogo ne ba kwana. Daga haka na cigaba da tafiya ta zuciya cike da zullumi. Ina komawa asibiti na tarar da mahifiyata ta hankali tashe, cikin tashin hankali take tambaya ta ina naje kuma ina jaririyar take. Ban wani bata lokaci ba na gaya mata abinda na aika. Mahaifiya ta nunamin 6acin ran ta akan haka tayi fishi tayimin fad'a sosai. Haka dai nai ta bata haquri har na shago kanta, ta amince zamu koma kano tare ni kuma zancewa majina da kishiya na koma kano gida kuma 'yar ta rasu a kano. Daga asibiti bamu koma gidan na ba muka wuce kano kamar dai yadda na tsara haka na sanar da mijina da kishiya ta akan 'ya ta rasu. Lokacin da na dawo kano hankali yana can kaduna sabida tsoran kar hajiya ta karanta address d'in gidan ta mayar min da yarinyar, haka dai nai ta bigawa mai gadi na waya ina tambayar shi, baqin fuska sun zo da jaririya, sai yace min aaa haka dai har wajan sati muna haka, daga qarshe dai na dena kira ina tambaya. Bayan kwana arba'in da haiwuwa ta na koma kaduna gidana. Bayan na koma da wata uku na sake samun wani saban ciki,. Lokacin da cikin ya tsufa na kusan haiwuwa a lokacin na gayawa mijina gaskiyar zancan akan waccan 'yar ba mutuwa tai ba amanar ta na bayar. Duk dai abinda ya faru na kwashe labari na gaya mai. Shima lokacin yayi fishi sosai dan har sai da ta kai ya mre ni yayi fushi dani sosai a lokacin. Har dai na haiwu baya kulani, sabida bai ji dad'in abinda na aika ta ba. shekara d'aya tsakanin zahra da qanwar ta nana hafsat itama dai a lokacin ban wani sa rai na ita ba, amma abin mamki sai naga har suna anyi amma bata rasu ba kamar dai yadda ragowar suke mutuwa. To tin ina cire rai da nana har kuma na dena cire rai da ita sabida har tama fara wayo. Bayan nana tayi shekara uku na sake samun wani cikin a lokacin ne nai ta jiran ganin dawowar 'yata da na bada amanar ta amma dai naji shiru ba a dawo min da itaba har na sake haiwuwar d'a na namiji. Daga haka dai haka na ciga ba da haiwuwa har na haifi yara uku bayan nana da qaninta fawas. Amma dai kullum burina d'aya na had'u da 'yar ta kullum ina addu'a daga qarshe ma sai na fara da na sanin bayar da ita da nai. Ya zamana ina yawa mafaran kan ta iri-iri duk da ban san taba, kullum abinda yake damuna kena na kaza manta ta a rayuwa ta duk da kuwa ina da 'yaya biyar bayan ta. Duk nabi na damu na kasa sukuni watara na ma in tinanin ta ya motsa sai na wini banci abinci sai naji sam ban mata adalci ba, ban kyauta mata ba amma dai jikina yana bani tana raye bata mutu ba shi yasa nake yawan tunanin ta na kasa mantawa da ita. Kuma kullum ina addu'ar in tana raye ALLAH ya had'a ni da ita. Duk da kuwa nasan in na ganta ba lailai ne na iya gane ta ba. Yan zuma ALLAH ne yayi da raban zan had'u da ita, tinda ni bada son rai na nazo nan d'in bama kawai dai mijina ne ya takuramin akan sai nazo. Ina zuwa naga abdul sai naji kamar na ta6a ganin sa amma sai na manta inda na ta6a ganinsa da yake lokacin da na ta6a ganin sa yana yaro sosai. Daga qarshe kuma da naga hajiya lokaci guda na gane ta duk da kuwa lokacin da na bata amanar 'yar tawa wajan ba wani haske kuma bata kai tsofan haka ba amma tabbas bazan ta6a manta fuskar ta ba, maman zahra ta qarasa maganar tana kuka mai ban tausayi. Kai nan da nan kowa sai yaji duk ya tausayawa maman zahra, zahra kuwa tuni ta gane ba mafarki take ba kuma ba kwakwalwar tace ta samu matsala ba gaskiya ne wanan.. Lokacin guda zahra taji tana qaunar maman tata ko dan yadda taga suna kama da ita da yadda taga tana son ta. Duk sai taji matar tabi ta birge ta sosai,. Baban zahra cikin jimami yake tambayar wai sabida mai ba'a dawo da zahra ba bayan ta girma?. Nan da nan dady da ammi harma da hajiya kaka suke labirta musu yadda akai su mashkhur suka qona takaddar address d'in a rashin sani. Jinjina kai baban zahra yayi tare da cewa, gaskiya ne ALLAH ya rubuta anan zata cigaba da rayuwar ta ba a wajan muba. saratu kuwa cikin kuka take cewa, dan ALLAH ku yafe mana wlh sharrin shed'an ne bazamu qara ba. Momy kuwa tuni ta koma abin tausayi tana jiran hukuncin da ya kamata ai musu sabida tasan yanzu ita mai babban laifi ce. Ta cancanci ai mata hukunci kisa ma, sabida har sanadiyar kashe rai tai. Falo ya kacame da hayaniya kowa yana fad'in albarkacin bakin sa, mashkhur kuwa zahra kawai yake kallo sabida abun da momy ta aikata ya d'aure mai kai ya hana shi sakat shi yama manta har da shi akai niyar kashewa a Zuciya shi yana cewa yanzu da an kashe min matata zahra ya zanyi?. Zahra kuwa ta rarraba ido sai qarewa wanda akace iyayan ta ne kallo take da kuma saratu qanwar momy. Ahmad kuwa hankalin shima in yayi dubu ya tashi jin mugunta momy da kuma niyar ta ta raba shi da masoyiyar shi ilham, cikin rud'ani ahmad yace kai gaskiya mashkhur matar nan bata da imani ita da qanwar ta ko kad'an. Amma bai sai yaji mashkhur bai bashi amsa ba sabida shi bai maji maganar da yake ba hankalin sa duk yana kan zahra. Da sauri ahmad ya juyo cikin mamaki yace mashkhur wai bakaji mai nace bane?. Ai kuwa ahmad jiyowar da zai yi kawai sai yaga mashkhur ya saki baki ya zubawa zahra ido kamar ba shi aka gama ba da labarin irin cutar da akai masa ba. Hannu ahmad yasa ya ta6a mashkhur yana cewa kai!. Firgigit mashkhur yayi ya dawo daga hayyacin sa, yana kallon ahmad. Ahmad cewa yayi lafiya mashkhur ko dai ka fad'a ne?. Ajiyar zuciya mashkhur yayi tare da cewa, hala dai ahmad bakaji abinda akace ba? Cikin mamaki ahmad yace naji komai mana mashkhur. Cikin tsoro mashkhur yace dafa haka momy tace zahra tai niyar kashewa bakaji bane?. Cikin mamaki ahmad yace ai bama iya zahra ba har da kai tai niyar kashewa koh?. Sai a lokacin mashkhur yace oh hakane fa na tina mantawa nai. Duk da halin da ahmad ciki na tashin hankali sai da mashkhur ya bashi dariya. wani shu'umun murmushi ahmad yayi a zuciyar shi yana mamaki yadda lokaci guda mashkhur ya canza. Mashkhur kuwa ya d'an tsargu da kallon da ahmad yake mai, dan haka cewa, yayi ahmad lafiya ko kana tinanin wani abun ne?. Da sauri ahmad ya girgiza kai tare da cewa ina kwai ina tunanin yadda zan yiwa qanwata zahra saban mijin ne bayan kun rabu. Wani sirrin tsaki mashkhur yaja tare da cewa, daga ganin sarki fawa sai miya tai zaqi kawai dan kaji ance qanwar kace. Murmushi ahmad yayi tare da cewa, to ya san ranka ni kagama tinda naga suna jituwa da ilham kawai aure su zanyi duka su biyu, ai tuwo na mai na. Mashkhur kuwa wani dogwan tsaki yaja tare da cewa, ai kuwa sai dai ka za6i d'aya daga cikin su dan in ka matsama ilham d'in ma bazaka a baka ba bare ita zahra kaga sai kayi biyu babu uku ba ko d'aya tinda naga alama ka cika son zuciya mashkhur ya qarasa maganar yana watsawa ahmad wani mugun kallo. Da sauri ahmad ya qunshe dariyar da take son kwace mai sanan yace haba mashkhur mai yayi zafi haka? naji ni nahaqura da zahra amma zan mata miji in ka sake ta. Wani dogwan tsaki mashkhur ya sake ja tare da cewa to kaji sai na sake ta, har yanzu dai karka manta matata ce mashkhur ya qarasa maganar yana kawar da kai gefe, duk abinda momy taiwa mashkhur bai 6ata mai rai ba kamar yadda ahmad yake cewa wai zai auri zahra ko kuma ya aura mata wani bayan sun rabu. Kai haka dai falon nan akai ta hayaniya kowa yana fad'in albarkacin bakin sa banda yaran gidan. Daga qarshe dai mahaifin zahra yayiwa saratu saki uku rass. Zo kaga tashin hankali wajan sartu kamar tai hauka da kyar dai momy ta jaza suka tafi part d'in ta. Maman zahra kuwa da sauri ta taso ta rungumo zahra tana sake godewa Allah da ya cika mata burin ta. Zahra kuwa ran ta fass tana so itama ta rungume maman tata ta fad'a mata yadda take son ta da son ganin ta, amma sai take jin kunyar ammi da dady sai take ganin kamar in tai hakan ba tai musu adalci ba. Sakin zahra maman ta tai sanan tace zaki bimu ko mu tafi kaduna dake kikaga sauran 'yan uwan ki?. Zahra kuwa girgiza kai tai tare da cewa aaa ni dai gaskiya bazan bar yaya abdul ba. Ahmad kuwa kallan zahra yayi tare da cewa, haba zahra ki bi su mana kuje kaduna kije kiga qanwarki nana mai surutu, kina da qanne fa da yawa acan harma mai kama da ke sunan ta kaulat. Nan da nan yaran gidan suka fara magana kowa yana fad'in albarkacin bakin sa. Faruq cewa aa gaskiya mu dai bamu yarda a d'auke mana zahra ba. Ilham tace ai kuwa dai tana nan baza mu yadda taje ko ina ba, haidar kuwa cewa yayi ai kuwa dai sai dai qanan nata suzo har nan su ganta. Haba dan ALLAH ku bari taje ko shekara d'ayane tayi sai ta dawo, abban zahra ya fad'a fuska cike da Murmushi, mashkhur kuwa da sauri ya d'ago dan jin ance zahra zata tafi tai shekara d'aya yana tunanin wai iyayan ta sun manta tana da aure ne?. Ilham kuwa sake cewa kai shekar d'aya kuma uhmm gaskiya ni dai ko wuni d'aya bazan barta taje tai ba bare shekara. Zahra kuwa bata san sanda ta d'ago ido ta sheqawa ilham wani kallon baki isa ba, nan da nan su ilham suka kwashe da dariya, zahra kuwa har lokacin bata dai na yiwa ilham wanan kallon ba. Faruq ne yace zahra dady fa yana kallon ki, da sauri zahra ta juya suna had'a ido da dady da sauri zahra ta rufe fuskar ta tana dariya. Shima dady dariya yayi tare da cewa uhmm mamana haka zamuyi dake kenan koh?. Girgiza kai zahra tai alamun aaa, ammi kuwa cewa tai kuji yara ku zaku ma bata izini tafiya kenan, ni dai na yadda kije kiyi shekara uku ma. Nan da nan su ilham suka fara cewa kai ammi gaskiya aa, mashkhur tinani ya farayi wai shi yanzu meye makomar shi kenan yana zaune ana bawa matar shi umar a gaban sa kuwa wai mai aka mayar da shi kenan?...................... Ni kuwa amina bayero nace tab lalai mashkhur ka ban mamaki na tuna mai sakin zahra zau yi ko na barshi muga iya gudun ruwan sa?.😂😂😂😂😂😂 Ina jiran amsar ku, mu had'u a next page. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing............... *page 107* mashkhur tinani ya farayi wai shi yanzu meye makomar shi kenan yana zaune ana bawa matar shi umar a gabansa kuma to wai mai aka mayar da shi kenan?...................... Mashkhur da baqin ciki ya ishe shi miqewa yayi zuciya ba dad'i ya fuce daga falon. Ahmad kuwa shima miqewa yayi yabi bayan mashkhur d'in. Suna gama fita daga falon ahmad ya ruqo hanun mashkhur tare da cewa haba mutumina meye kuma na saurin yin zuciya, ko abinda na fad'a ne bai maka dad'i ba. Rai ba dad'i mashkhur hmmm ahamd kenan bazaka gane ba wlh sam na rasa mai yake min dad'i. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa! Mashkhur kenan ai kowa bai ji dad'in abinda ya faru yau ba gaskiya na tausaya maka sosai a she duk shaye-shaye da kake ba yin kan ka bane. Ajiyar zuciya mashkhur yayi tare uhmm kai da bari ahmad ai momy sam bata da imani amma ni ba wanan ne yake damuna ba. Murmushi ahmad yayi a zuciyar shi yace anzo wajan amma a fili sai yace to mai yake damun ka. Kallan ahmad mashkhur yayi sanan yace uhmm ahmad wai mai yake kawo yawan tinani mutum sai kaji Sam in baka ga mutum ba baka samun nutsuwa a zuciyar ka. Cikin basarwa ahmad yace haba mashkhur sai kace ba namiji ba ai in dai kaji kana tunanin mutum musamman ma mace ce kawai ka kamu da son ta. Zaro ido mashkhur yayi ciki razani yace ahmad so kuma?. K'warai mashkhur so ne yake sawa ka ringa tinanin mutum sanan kaji in baka ga wanda kake so ba sam bakaji dadin rayuwar ka, sanan kuma kana ganin ta zakaji duk damuwar ka ta kau, hmm mashkhur wace kuma ka samu haka, kace ka fara son wata?. Da sauri mashkhur ya girgiza kai sanan yace aaa ko d'aya kawai dai na tambaya ne. Murmushi ahmad yayi tare da cewa in tai tsami maji, girgiza kai mashkhur yayi sanan yace uhmmm bama abinda zakuji, ni ba wanda nake so, daga haka mashkhur ya wuce yabar ahmad tsaye da tunani iri-iri. Wani irin tsoro ne lokacin guda ya Kama mashkhur, shi da yake tunanin zahra da yana tinanin kawai sabo ne ashe so ne. Wata zuciya tana rayawa mashkhur qarya ahmad kawai yake mai ko tsokanar shi yake. Haka dai mashkhur yayi ta tambayar kansa amma ba amso shi, zuciyar mashkhur tana so ta amince son zahra yake amma mashkhur ya hanata sabida tsabar qarfin hali. Ga mugun mamaki da yake ta d'a wainiya da mashkhur na ganin iyayan zahra, shikenan yanzu zahra nisa zatai dani? Mashkhur ya watsawa kansa tambayar, amma ina ba mai bashi amsa. Abban zahra ya wuce kaduna zuciya cike fal da farin ciki, maman zahra kuwa tace itafa bazata koma gida ba tana tare da zahra har sai zahra ta amince taza bita gida. Nights. Baki d'auke da sallama zahra da ilham suka shiga d'akin da aka sauki maman zahra hannu riqe da tire. Fuska a sake cikin Murmushi maman zahra ta amsa musu sallamar tare da tace sanun ku da zuwa 'yaya na ALLAH yayi muku albarka. Murmushi zahra da Ilham sukai har suna had'a baki wajan cewa ameen. Daga haka wayar maman zahra ta fara ringing. Da sauri maman zahra ta duba dan ganin wace take kira. Sunan NANA ta gani ya bayyana akan screen d'in wayar murmushi tai sanan ta kalli zahra tana cewa kuzo ku zauna mana bari kiji qanwar kice nana ta bugo min, maman zahra ta qarasa maganar tana d'aukar wayar tare da sata a hans free tana cewa hello nana. Cikin zazzaqar muryar nana ta fara magana da cewa, mama Ina kuka tsaya hakane nifa kin san bana son zaman da yara duk sun takuramin twins sai fita suke ga kaulat ta takuramin wai yaushe zaki dawo. Murmushi maman zahra tai sanan tace bazan dawo yau ba sai zuwa gobe ko jibi. Kai mama nifa bana son irn wanan wasan dan ALLAH kuna ina kun kusan qarasowa. Au wasa kika d'auka kenan da gaske nake amma abban ku zai dawo in kuma baza ku iya jira ya dawo ba ku tafi gidan kakar ku kuzauna. Kamar nana zatai kuka tace haba mama sabida mai zaki kwana kuma gwaggo ta barki ita da zata ce ki dawo gaskiya dai duk yadda a kai gwaggo bata nan nasan da bazata barki ki kwana ba. Gyara zama maman zahra tai sanan tace ke nifa ba a gidan gwaggo zan kwana ba, a gidan su suruka ta zan kwana. Murmushi nana tai tare cewa yauwa mama ina ta zuci-zuci na tambaye ki wai ya kikaga matar da yaya ahmad zai aura kyakyawa ce kuwa, murmushi maman zahra tai tare da kallon ilham tana cewa sosai ma kyakyawace ta ajin farko gata nan ma tana jin ki ai. Dariya nana tai sanan tace kai gaskiya mama bana son wanan abu sai ki tayimin wasa taya zakije gidan surukan ki ki kwana kuma. Murmushi maman zahra tai tare da cewa wlh nana I'm very serious nake gaya miki kin san mene kuwa labari mai dad'i. Ciki zumud'i nana tace aa mama meya faru ne dama daga jin muryar ki kina cikin farin ciki yau wai mai ya faru ne. Murmushi maman zahra tai tare da cewa ina wanan yayar taku da nake baki labari ta, oh mama nasan dai haka zakice kinyi mafarkin ta ai kullum haka kike cewa wlh ki fitar da rai da ganin ta dan nasan bazaki ganta ba kuwa, yarinya ki rabu da ita tun tana jariri amma yanzu wajan shekara 18 to 19 zaki ringa sa rai da ita haba nifa lamarin nan ya ishe ni, kawai dai kin riga da kinyi asara 'yar ki sai dai kiyi haquri kawai. Cikin farin ciki maman zahra tace kullum haka kike cewa baza ta dawo ba fa nana, kwarai mama wlh bazata dawo ba kawai ki cire rai da ita kinji. Tom shikenan nana yanzu in nace miki na ganta zaki yarda kuwa?. Wata uwar dariya nana ta saki sanan tace lallai mama abin naki ya sake gaba kice yau har kamarta kika gani a mafarki in kika cemin a mafarki zan yarda mana mama. Tsaki maman zahra ta saki sanan tace ke bana son maganar wasa da gaske nake. Cikin rashin yadda da magar maman tata nana tace, to inaji a ina kika ganta, a gidan su suruka ta matar da yayan ki ahmad zai aura mana. Kai mama wlh naga kamar kin fara zaucewa hala kinje kinga wata kyakyawar yarinya ne a gidan kikace ita ce 'yar taku tayama zaki gane ta ita da kika ce tun tana jariri kika bada amanar ta haba mama ki ringa duba lamarin nan mana?. Au wai nana baki yarda ba kenan bafa ita na gane ba wanan matar dana bawa ita na gane kuma baki ga yadd muke kama da ita ba, kai in baki yarda ba ki tambayi abban ki mana ko yaya ahmad. Cikin mamaki nana tace wai mama da gaske kike nifa har yanzu gani nake wasa kike min, tsaki maman zahra taja sanan tace ki bari zan turo miki hoton ta ta WhatsApp ki gan ta finely. Daga haka maman zahra ta kashe wayar gaba d'aya tare da kallan zahra tana cewa kin jini da ita ko wlh ta cika surutu, gani take duk wasa nake mata ta mayar dani kakar ta maman zahra ta qarasa maganar tana shiga camera wayar tata. Tana shiga ta sai ta fuskar zahra tai mata hoto har kala biyu sanan ta shiga WhatsApp domin tura wa nana. Zahra da ilham kuwa sai kallan juna suke suna ta gulma ta ido da yake sun k'ware wajan maganar ido. Maman zahra kuwa tana turawa nana hoton zahra ta shiga gallery tare da cewa, bari na nuna miki qanwar taki duk da dai ba wani kama kuke ba ai kin fita kyau, maman zahra ta qarasa maganar tana murmusawa. Maman zahra tana cikin gallery taga kiran nana ya shigo, wata siririyar dariya ta saki tare da cewa kun gani ko sai yanzu ta yarda amma sai na gama ja mata aji tukunna zan d'auka maman zahra ta qarasa maganar tana ajiye wayar gefe. Ilham kuwa sakin baki tai tana kallan maman zahra sabida lokacin da maman zahra tai maganar gani tai kamar zahra ce take maganar. Ilham ko a hanya taga maman zahra dole ta sheda ita ta haifi zahra ko ba'a gaya mata ba sabida kamar tayi yawa sosai. Kallan su maman zahra tai tare da cewa kun barni ina ta magana ni kad'ai bazaku tayani ba ko. Murmushi zahra tai tare da sunyar da kai qasa ita kuma ilham cewa tai hmm haba mama zamu taya ki mana. Murmushi maman zahra tai tare da cewa yauwa suruka ta ai naga da dukkan alamu kinfi zahra wayo. Murmushi ilham tai tare da cewa sosai ma wazai had'a ai zahra bata da wani wayo. D'agowa zahra tai tare da cewa kai ilham, harar zahra ilham tai tare da cewa ba gaskiya na fad'a ba. Dariya maman zahra tai tare da cewa hmm lallai suruka ta daga ganin ki mai wayo ce ke. Murmushi ilham tai sanan tace mama ki d'auki wayar mana kinga dai tun dazu nana sai kiran ki take, Murmushi maman zahra tai sanan tace okay bari na d'auka tinda kinsa baki. Zahra kuwa kunan ilham ta sai ta bakin ta sanan tace kai ilham banda zaqewa fa, kinga yadda kika zaqe ko ni da take mamata banyi hakan ba sai ke har kin wani riqe sunan nan koj?. Ilham tana qoqarin bawa zahra amsa, sukaji nana ta saki wani uban iwu tana shewa eeeeee mama ashe da gaske kike wayo shikenan na zama me yaya wayyoo dad'i dan ALLAH mama tana ina ki had'a ni da ita nifa kar kusa yanzu ki gani a kano nazo wayyo dad'i. Zahra kuwa ji tai wani sirrin murmushi ya su6uce mata yadda taji qanwar nana tana zumud'in ganin ta. Maman zahra kuwa cewa tai kai nana baki da hankali a daran nan zaki drive har daga kaduna har zuwa kano karma ki soma ranki zai 6ace sosai a wajan abban ki. Nana kuwa cewa tai wlh mama bakiji yarda nake zumud'i ba dan ALLAH gobe ki dawo tare da ita. Ajiyar zuciya maman zahra ta sauke sanan tace hmm nana kin ganta nace tazo mu tafi taqi zuwa sabida yayan ta bashi da lafiya shi yasa ma na zauna na jira ta. Nana cewa tai kai mama baki gaya mata kece kika haife ta ba ai nan ba gidan su bane gaskiya ki d'auko mana ita ki dawo da ita gida. Maman zahra kuwa cewa tai kai nana gidan su ne mana ai tafi sabawa da can kamar ke fa ace ki koma wani gidan da baki san suba ki bari a hankula zan lala6ata har ta amince. Nana kuwa cewa tai aaa wlh mama gaskiya mude a dawo mana da 'yar uwar mu, murmushi maman zahra tai sanan tace tana jin ki har kin bata dariya ma. Cikin farin ciki nana tace yauwa bani ita na gaya mata da baki na. Cikin farin ciki maman zahra ta miqawa zahra wayar tana cewa gashi ku gaisa bari na shiga toilet nai alwala in kun gama ki bata aunty tata ilham su gaisa. Zahra kar6ar wayar tai tare da cewa tom, zahra tana qar6a ta kara a kunan ta duk da kuwa wayar a hans free take. Murya a sanyaye zahra tace hello. Cikin farin ciki nana tace wow kamar yadda kike da kyau haka voice d'in ki take da dad'in sauraro 'yar uwa ta. Murmushi zahra tai tare da cewa nagode, yauwa aunty ya sunan ki ne? Cikin dad'ar murya zahra tace sunana fatima zahra. Wayyo ashe sunan naki ma da dad'i ni kuma sunana nana hafsat, kema sunan ki ai yana da dad'i. Dariya nana tai sanan tace kai da gaske kike ko dai kawai kin fad'a ne?. Murmushi zahra tai sanan tace da gaske nake mana. Kai naji dad'i fah dan ALLAH ki dawo gida ki biyo mama ku dawo tare kizo kiga qanan ki wlh ina son ki aunty zahra ta dan ALLAH ki dawo kin ji. Kafin zahra ta kai g bawa nana amsa taji nana tana cewa kai fawas maza zo ka gaisa da yayar mu, zahra tana jin murya yaran yana cewa wace yaya kuma, nana ce tace kai itama 'yar gidan nan ce ta girme ni wanan fa wadda mama take cewa tana mafarkin ta to itace fa. Zahra jin muryar yaran tai yana cewa kai amma mama tace mana ta rasu tun tana jariri, nana cewa rai uhmm to haka kawai take gaya muku amma tana raye zo ku gaisa zan nuna ma hoton ta. Daga haka nana tace yauwa aunty zahra ga qanin mu nan wanda yake bina zaku gaisa da shi. Murmushi zahra tai sanan tace tom ba damuwa. Daga haka yaran yace hello aunty ina wuni, sanan yace aunty nana ya sunan ta?. Kallan zahra ilham tai suka saki wanu siririn murmushi sanan ilham tace lafiya qalau fawas, zahra kuwa sakin baki tai tana kallon ilham har suka gama gaisawa da fawas. Daga qarshe nana ta gaisa da ilham cikin farin ciki, bayan sun gama gaisawa tace yauwa bari dai na nunawa fawas hoton ki nasan dai har yanzu bai gama yarda ba amma in yaga hoton ki zai yarda. Nana tana kashe wayar zahra ta ajiye wayar zuciya fass cike da farin ciki. Maman zahra tana futowa daga toilet ilham ta nufi kwaba domin d'auko mata dadduma. Fuska cike da farin ciki maman zahra tace uhmm au wai ajiye wayar ki kai nana ce fa ai tai ta kira kenan har gari ya waye dan in abinta ya tashi ma yanzu sai ta tarkati gaba d'aya qanan ta sun gaishe dake. Murmushi ilham tai tare da fara shinfid'a daddumar tana cewa, kai gaskiya dai ga dukkan alamu nana tafi zahra surutu da saurin sabo. Inafa wazai had'a ai nana tana da saurin sabo sosai gaskiya amma ita zahra naga bata da sabo gashi har yanzu taqi sakin jiki dani. Maman zahra tana rufe baki ta wayar ta ta fara ringing, kingani ko ai na gaya miki itace ni dai sallah zanyi d'aga kiji nasan bani ta bugowa ba. Murmushi zahra tai sanan tace tom daga haka ta d'aga wayar maman zahra kuwa ta tayar da sallah ilham dawowa kusa da zahra tai ta zauna. Zahra tana d'agawa nana tace yauwa aunty zahra ga qanan mu nan suna son ganin ki ga fawas ga kaulat ga twins arif da irfan, yanzu ki hau online zamuyi video calll kinji aunty dan ALLAH karki ce aaa yanzu duk suna nan suna jira ki hau WhatsApp zan kiraki video call .................. Oh wa yaga zahra da qanne tab!?. 🤔😂 Mu had'e a next page mondy wanan page d'in jumma'a ne. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing........... *108* yanzu ki hau online zamuyi video call kinji aunty dan ALLAH karki ce aaa yanzu duk suna nan suna jira ki yanzu zan kiraki video call .................. Kallan zahra ilham tai tana tinanin mai zata cewa qanwar ta nana, murmushi ilham tai ta d'agawa zahra kai almun eee. Cikin saririyar murya zahra tace tom shikenan ba damuwa, nana tana jin haka cikin zumud'i ta katse wayar. Wayar tana katsewa zahra tace wa ilham yanzu ya za'ayi kawai sai mu shigar mata WhatsApp bata sani ba. Tsaki ilham tai tare da fizge wayar hanun zahra tana cewa to menene ba maman ki bace kuma ai ita ta baki wayar ta qarasa maganar tana qoqarin kunna data wayar. Duk maganar da suke a hankula suke yarda maman zahra bazataji ba. Ilham tana kunna data ta fara qoqarin shiga WhatsApp. Tana shiga ai kuwa sai ga kiran nana ya shigo. Da sauri ilham ta miqawa zahra wayar tare da cewa d'auki d'auki ta bugo. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa ni fa bana so, tsaki ilham ta sake ja a karo na biyi tare da cewa ke dallah ki d'auki wlh na matsu na gansu sai kiran ya tsinke, zahra noqe kafad'a tai alamun aaa. Ilham kuwa da sauri ta d'aga video call d'in ganin yana qoqarin tsinkewa. Tana d'agawa ta miqawa zahra tare da cewa kar6i, zahra kuwa shiru tai bata bawa ilham amsa ba, wani qaramin staki ilham ta sake ja a karo na uku tare da cewa wlh zahra kina da matasala ta qarasa maganar tana qoqarin sai tawa zahra fuskar ta a video call d'in. Ilham tana sai tawa zahra fuska video call d'in yayi connecting. Zahra bata kai da magana ba taga wasu kyawawan yara guda uku suna iwu tare da cewa aunty. Ilham kuwa zuba musu ido tai tana qare musu kallo. Ko ba'a gayawa su zahra ba sun san wacece nana a cikin su, duk ta girme su black beauty ce sosai, gashi tana da d'an jiki dan harma tafi zahra qifa kana ganin ta ko ba'a gaya ma ba zaka sheda babba yarinya ce 'yar gayu kuma 'yar wuto. Sai qanin ta mai bin ta shima suna kama da nana sosai, amma sai dai shi fari ne sa6anin nana da take baqa. Daga ita sai wata qanwar su wadda bazata gaza shekara 8 ba itama kyakyawace tana kama da zahra sak itama farace amma ba sosai ba dan bata kai yayan nata haske ba. Daga ita sai wasu kyawawan yara farare tass maza wanda baza su gaza shekara 2 zuwa uku ba. Amma su ruwa biyu ne suna kama da baban su sanan suna kama da maman su. Wani siririn murmushi zahra ta saki tare da cewa sanun ku, suma murmushi suka saki suna cewa yauwa daga haka suka fara gai da zahra, zahra tana amsawa da kyar dan ita sam ba'a saba gai da ita ba shi yasa take jin abin babbara kwai. Maman zahra da take gefe wanda ta idar da salla murmushi tai tana qarewa zahra kallo tare da saurarar mai suke tattaunawa. Nana da sauran yaran suna tayiwa zahra magana amma bata iya basu amsa daga ee sai aaa sai kuma murmushi da sunkuyar da kai. Nana ce tace haba aunty kin qi ki saki jikin ki damu mufa qannan kine ko bakya farin ciki da ganin mine?. Dan zaro ido zahra tai tare da girgiza kai tana cewa aaa wlh ba haka bane ina farin ciki sosai da ganin ku. Itama nana murmushi tai tare da cewa dama wasa nake miki naga dai bakyason magana ne shi yasa nace miki haka ina aunty tamu? d'ayar yarinyar ce mai kama da zahra ta kalle nana tare da cewa aunty nana su biyu ne dama?. Girgiza kai nana tai tare da cewa matar da yaya ahmad zai aura fa nake nufi. Murmushi d'ayan namijin mai bin nana yayi tare da cewa ee ai kuwa muna so mu ganta tana ina?. Murmushi itama zahra tai sanan tace gata nan a kusa dani bari in baku ku gaisa ta qarasa maganar tana miqawa ilham wayar. Ilham qar6a wayar tai tare da sai ta wayar a fuskar ta fuska a sake tace sanun ku fa, murmushi nana tai tare da cewa yauwa aunty ina wuni, ilham kuwa ba kunya bare sunkuyar da kai ta amsa gaisuwar nana. Suma sauran yaran nan da nan suka fara gau da ilham. Tsaf ilham ta ke amsa gaisuwar da suke mata fuska a sake. Bayan sun gama gaisawa ilham ta Kali mai kama da zahra tare da cewa ya sunan ki, cikin iyayi yarinyar ta lankwasa murya tare da cewa sunana khaulat. Murmushi ilham tai tare da cewa kai suna mai dad'i kai ya sunan ka ilham ta tambayi namijin mai bin nana cikin sakin fuska yace ni sunana fawas, murmushi ilham tai tare da cewa masha Allah saura twins ku ya sunan ku. D'aya daka cikin su ne yace ni sunana arif, arif yana rufe baki d'ayan ya ce nikuma sunanan irfan, ai sunana ya fad'i dad'i koh aunty irfan ya fad'a yana kallan ilham. Dariya ilham tai tare da cewa hmmm duk sunan ku yana da dad'i sosai. Nana ce tace kai nifa baki tambaye ni sunana ba ta qarasa maganar tana yatsina fuska kamar wata yarinya. Murmushi ilham ta sake yi tare da cewa ai nasan sunan ki nana ko kema sunan ki yana da dad'i sosai. Murmushi nana tai tare da cewa nagode sosai kefa aunty ya sunan ki, gyara zama ilham tai tare da cewa ni sunana ilham, murmushi nana tai sanan tace oh ba wanan ba na gaskiyar. Oh na gaskiya sunana sakina. Kai wlh sunan nan yana birge ni ina da wata qawa itama sunan ta sakina kuma fa kusan halin ku iya d'aya tana da saurin sabo. Murmushi ilham tai tare da cewa ah wai ina da saurin sabo a hakan?. Kai sosai ma ai kinfi aunty zahra sabo ita naga kamar ma bata son yi mana magana. Girgiza kai ilham tai tare da cewa hmm haka take ba iya ku kad'ai ba, ita bata da surutu sosai. Nana cikin mamaki tace to kema bata miki magana sosai?, dariya ilham tai tare da cewa ah banda ni ai ni usainar tace tana yimin magana mana sosai har isa ta take da surutu . Murmushi nana tai tare da cewa wow da gaske gaskiya in ta dawo nan sai munsa ta ta ringa surutu kinga duk nan ba shiru-shiru fa. Murmushi ilham tai tare da cewa kai anya zamu barta ta dawo gidan ku kuwa gaskiya da kyar. Khaulat cewa tai kaii ba yayar mu bace, shi kuma fawas cewa yayi aa muma muna son aunty mu sai ta dawo. Murmushi ilham tai cikin zaulaya tace to muma muna son ta bazamu baku ita ba sai dai kuzo har nan ku ganta. Nana kuwa cikin mamaki tace tab gaskiya bamu yarda ba sai ta dawo nan ai nan ne gidan su. Murmushi ilham tai tare da cewa ai nan d'in ma gidan sune, khaulat yamutsa fuska tai tare da cewa naga ai cewa akayi maman muce ta haife ta ba maman ku ba. Da sauri nana ta ce ke khaulat mene haka, ilham kuwa cewa tai nasani ai amma ita ma nan tana da wata maman a gidan mu kuma maman bazata barta tazo ba. To haka dai ilham da qanan zahra su kai ta mahawara tun suna musu har suka dawo yiwa ilham magiya akan zahra ta dawo kaduna gidan su. Ilham daga qarshe dai ce musu tai to shikenan zata dawo in sha ALLAH. Haka ilham ta zauna su kai ta hira da qanan zahra lokaci guda suka saba da ilham, zahra kuwa har lokacin taqi sakin ciki da su, sam ta kasa sabawa da su kamar yadda ilham ta saba da su. Qanan zahra har cewa suke wai in za'a tawo a zo da ilham itama. Haka dai su kai ta hirar su har sai da suka d'au awa d'aya suna hira shima bada san ran su sukayi sallama ba. Bayan sunyi sallah ma ilham da zahra suka miqe da niyar tafiya, maman zahra kallan su tai tare da cewa au baza ku zauna ku kwanta anan ba?. Murmushi ilham tai tare da cewa dama ai zahra anan zata kwana tare da ke ni kuma wajan hjy kaka zani na taya ta kwana. Ilham tana sane ta fad'i hakan ba wani wajan hjy kaka da zata kwana kawai sabida tayi wayar dare kamar yadda suka saba da ahmad ne tasan in ta kwana anan ba hali, zataji kunyar maman ahamd d'in, amma ba daban haka ba zata iya kwana abinta. Zahra kuwa d'ago wa tai tana kallan ilham alamun bataji dad'i abinda tai mata ba, ilham kuwa kawar da kai gefe tai tare da cewa to zahra sai da safe kije ki zubawa mama abinci, daga haka ilham ta juya ta kama hayar fita tana cewa to mama sai da safe. Murmushi maman zahra tai tare da cewa ALLAH ya tashe mu lafiya zahra zo mana kika tsaya a tsaye. Zahra kuwa jiki a sanyaye ta qarasa wajan maman tata ta zauna a mesa da ita. Naga alama dai sam baki da saurin sabo kamar ilham sai wani d'ari-d'ari kike dani kamar zan sace ki. Murmushin dole zahra tai tare da sunkuyar da kai gefe. Matso ki zuba mana abinci muci koh?. Girgiza kai zahra tai ciki siririyar murya tace aa ni na qoshi. Maman zahra kuwa cewa tai aa ko dai bakya so naci abinci gidan surukan nawa ne murmushi zahra tai tare da girgiza kai, zahra dai ta d'auka maman tata tana nufin gidan su surukar ta ilham, amma a binda maman zahra take nufi shine gidan su mijin 'yar ta. Matsowa zahra tai tare da fara zubawa maman ta abinci jiki a sanyaye. Maman zahra kuwa sake zubawa zahra ido tai tana ganin tsantsar kamar da suke. Dama maman zahra tun sanda ta haifi zahra take ganin kamar zatai haquri, sabida ranar da zata bayar da ita wuni tai batai kuka ba. Zahra tana gama zuba maman tata abinci ta ajiye a gaban ta tare da d'agowa tana cewa gashi nan. Zahra gani tai maman tata tana ta kallon ta, da sauri ta sunkuyar da kanta qasa kamar ba mace ce take kallan ta ba macan ma maman ta. Murmushi maman zahra tai tare da cewa ai tare zamuci ni bazanci ni ka d'ai ba sai dai in bakya so maman ki taci abincin gidan su mijin 'yar ta koh?. Zaro ido zahra tai tare da d'agowa ta kallin maman tata tana dafe qirji. Hakan da zahra tai sai ya bawa maman ta dariya amma sai tace kwarai mana. Girgiza kai zahra sai cikin siririyar murya tace ni kam bani da wani miji. Murmushi maman zahra tai tare da cewa hmmm mu dai ci abinci kawai, zahra a bisa dole ta d'auki spoon ta fara cin abincin a hankula,. Itama maman zahra spoon ta d'auka ta fara cin abinci zuciya cike fall da farin ciki, maman zahra ta lura da yadda zahra take cin abinci a hankula, maman zahra cewa tai ko dai bakya son cin abinci ne kin san fa mace mai ciki ba komai take iya ca ba. Da sauri zahra ta ajiye spoon d'in sabida kwarewar da tai bakomai ne yasa zahra kwarewa ba face maganar maman ta. Da sauri maman zahra ta tsiyayi ruwa a glass cup ta miqawa zahra tare da sai ta mata cup d'in a baki. Da sauri zahra ta d'ora hanunta akan na maman ta ta fara shan ruwan bayan ta gama sha ta saki hanun maman tata. Maman zahra sauke cup d'in tai tare da kallan zahra tana ce mata sannu. Cikin da shashiyar murya zahra tace yauwa, maman zahra da ta lura zahra bata son maganar cikin sai ta canza magana da cewa! Dama kin dad'e da sanin yayan ki ahmad amma ahmad yayi waw ta sosai ta yadda akayi ya kasa gane kamar mu duk zuwan shi gidan nan. Zahra kuwa cikin sanyayiwar murya tace hmm na san shi mana sosai wataran har hira muke da shi tare muka zauna a russian kullum shi yake kai ni school. Cikin mamaki maman zahra tace lallai ahmad amma bai ta6a gaya miki maman sa tana kama da ke ba, zahra cewa tai ee ya ta6a gayamin mana, amma abinda yasa ban kawo kice ba sabida yace min a kano gidan su yake, kuma kinga ke a kaduna kike. Maman zahra cewa tai to tayaya kika son a kaduna nake, wani siririn murmushi zahra tai tare da cewa hmmm to ba a kaduna kika bawa hajiya kaka ni ba. Murmushi maman zahra tai tare cewa hakane amma nima ya ta6a gayamin da mukai waya yace yaga wata mai kama dani sak, to a Lokacin na bayar kice amma dana tambaye shi a ina ya ganki sai yace min wai russian, ni kuma sai nai tunanin 'yar qasar ya gani. Kuma dama bai son zancan ba, nana ce dai kawai ta sani itama sai daga qarshe. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm lallai kam da ya sani ai da zai iya gane ni kuwa. Haka dai zahra da maman ta sukai ta hira tun zahra bata iya magana sosai har ta fara sakin jiki ka d'an. Itama dai maman zahra bata da yawan surutu amma ganin zahra ne yasa take yawan yin magana. Bayan sun gama cin abinci zahra miqewa tai tare da cewa bari na kai plate d'in qasa, kallan ta maman ta tai fuska sake tace saura kiqi dawowa, murmushi zahra tai tare da cewa zan dawo amma dai zani wajan yaya abdul na sake duba jikin sa. Murmushi maman zahra tai tare da cewa to sai kin dawo ina jiran ki karki dad'e daga haka zahra tace to ta fice daga d'akin hannu riqe da tire d'in abinci............ ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing.................. Double.. Zahra tana fita ta sauka qasa ta kai plate d'in kicin sanan ta dawo sama direct d'akin ilham ta wuce tare da murd'a handel d'in qofar baki d'auke da sallam ta shige. Zahra tana shiga kamar yadda tai tunani haka ta samu Ilham d'in tana kwance a stakiyar bed ta wani lan kwashe murya tana waya, zahra ko ba'a gaya mata ba tasan da yaya ahmad take waya. Kunna globe d'in room d'in zahra tai d'akin ya gauraye da haske harara ilham tai tare da cewa mayan naki ne koh?, zahra ta fad'a cikin siririyar murya yadda yaya ahamd bazai jiba ilham kuwa murmushi tai tare da cewa kwarai shine, yaya ahmad kasan wai mai zahra tace? Da sauri zahra ta fara qif tawa ilham ido alamun karta fad'a. Amma kafin zahra ta farga taji ilham tace wai ta shigo taga ina waya wai sai tace mayan naki ne koh?. Murmushi ilham tai bayan ahamd ya bata amsa tace haka tace mana, zahra kinji wai yana tantama wai anya qanwar sace zata iya fad'ar hakan wlh hubby da gaske nake haka tace kullum ma haka take cewa. Zahra kuwa hararar ilham tai tare da cewa ni kika tonawa asiri ko wlh sai naje na gayawa ammi ba ta hanaki wayar dare ba?. Zahra ta qasa maganar tana kama hanyar fita, duk a hankula zahra take maganar yadda ahmad bazai jiba. Ilham kuwa da sauri ta cewa ahmad ina zuwa zanki ra ka tana gama fad'i hakan ta kashe wayar tabi bayan zahra da sauri. Tana cewa haba zahra ta zo kiji mana zo kiji, zahra kuwa dariya tai tare da takawa a kuje tana cewa ina ba wanan zanca wlh sai na fad'a. Itama ilham d'in a guje tabi bayan zahra tana mata magiya akan karta fad'a. Zahra tana zuwa qofar ko knocking ba tai ba ta tura da sauri duk dan ta sake rud'awa ilham ciki. Baki d'auki da sallam zahra ta shiga tana mai da nunfashi. Ammi ta gani zaune ita da mashkhur ga dukkan alamu magana suke sai abdul baje akan bed yana sharar bacci. Cikin mamaki ammi tace zahra lafiya naga kamar an cillo ki? Kafin zahra ta kai da bawa ammi amsa itama ilham ta shigo da sauri baki d'auke da sallama tana mai da nunfashi. Murmushi ammi tai tare da cewa hmmm ai tinda naga ilham zance ya qare kuwa. Mai kuka ai kata haka kuke guje-guje kamar marasa gaskiya. Zahra bud'e baki tai tana shirin magana ilham da sauri ta toshe mata baki tare da cewa ammi ba komai fa. Harar ta ammi tai tare da cewa duk yadda akayi ilham kece baki da gaskiya mai ya fari?. Zahra kuwa sai qoqarin cire bakin ta take daga hanun ilham amma ta kasa da yake dai ilham ta d'an fita qarfi. Mashkhur daya zubawa zahra ido ji yayi kamar shi ilham ta rufewa baki, dan haka bai san sanda yace! Ke ilham meye baza ki sakar mata baki ba. Ilham tana jin hakan tai sauri ta sakarwa zahra baki sabida ita sam bata kula da yaya mashkhur d'in ba kamar yadda itama zahra hankali bai kai kan sa ba. Ba iya ilham ba har ammi tayi mamakin maganar da mashkhur yayi akan a sakarwa zahra baki shida in lamari ba ruwan sa bai fiya magana ba, musamamn ma na zahra. Zahra kuwa da bakin ta yayi ja kamar tai kuka tace haba ilham bafa fad'a zanyi ba wasa nake miki shine kika riqe min baki haka?. Zahra ta qarasa maganar kamar za tai kuka, ammi kuwa cewa tai kai zahra daga wanan abun sai kiyi kuka sabida ragwanta ba dole kullum ta ringa raina ki ba kuma alhalin kice babba. Da sauri ilham tace kai ammi wai itace babba kwana nawa tabani kwana d'aya ne fa rak. Wani kallo zahra ta watsawa ilham tare da cewa ee ai ko minti d'aya na baki na rigaki zuwa duniyar amma sabida baki da kunya kike min wanan abun. Murmushi ammi tai sabida yadda taga zahra tana maganar kamar wata babba shi kuma mashkhur sakin baki yayi yana kallon zahra sabida hakan da tai ba qaramin birge shi yake ba, gaba d'aya fad'an nasu ni shad'i yake bashi. Ammi cewa tai to zahra mai zaki gayamin ta hanaki zo ki gayamin, murmushi zahra tai tare da kallan ilham, ilham marairaice fuska tai alamun karta fad'a. Zahra kuwa qarasawa wajan ammi tai tare da cewa bakomai dama zuwa nai na duba yaya abdul kuma gashi kamar naga yayi bacci, ya jikin na shi?. Ammi cewa tai masha Allah kinga yau jikin nashi yayi kyau ba kamar kullum ba da baya iya samun bacci amma yau gashi yayi bacci da wuri. Murmushi zahra tai tare da cewa alhamdulillah in sha ALLAH ma zai samu sauqi gaba d'aya. ALLAH Yasa ko ma wuta da kukan nan da kikeyi ammi ta fad'a tana d'an hararar zahra, murmushi zahra tai tare da cewa hmmmm ammina kenan bazaki gane ba ina matuqar son yaya abdul fiye da kai na sam bana son wani abu ya same shi. Kafin ammi ta kai da bawa zahra amsa ilham ta qaraso tare da cewa au kina nufin kina son yaya abdul fiye dani?. Murgud'a mata baki zahra tai tare da cewa tabb waya gaya miki ina son ki ne ai duk gidan nan kice ta qarshe a wadda nake so kina cin zalina kuma sai na so ki ko ammi zahra ta qarasa maganar tana kallan ammi. Murmushi ammi tai tare da girgiza kai tana cewa aaa ni ba ruwa na kunfi kusa karna shiga fad'an ku anjima ku bani kunya. Mashkhur da yake gefe kuwa ya cika yayi fam jin zahra tace tana son abdul fiye da kan ta. Ilham kuwa cewa tai hmmm karki soni mana nima ai ba son ki nake ba kinga tafiya ta in kin gama ki koma wajan mama karki manta. Zahra kuwa cewa tai ki tafi kiga kina tafiya sai na gayawa ammi ki jira ni. Ilham kuwa dakatawa tai da tafiyar tana huro hanci alamun ta cika tai fam. Murmushi zahra tai tare da d'an yi mata gwalo, ammi kuwa cewa tai oh na manta kin baro mamanki maza kije ki koma wajan ta. Zahra yamutsa fuska tai tare da cewa wai mama na nifa kice mama na ba ita ba. Murmushi ammi tai tare da cewa naji amma dai itama maman taki ce tashi kije kuma in kinji ki saki jikin ki kuyi hira sosai kamar dai dani kike tare. Ilham cewa tai inafa itama mama sai da tace bata da sauri sabo kai har qanan tama cewa sukai ko bata son yi musu magana ne. Ammi cewa tai kai ilham banda sharri ina kika ga qanan zahra?. Murmushi ilham tai tare da cewa kai momy kinga qanan nata masha Allah video call mukayi da su, wayyo kyawawa harda wata mai bin zahra sunan ta nana kyakyswa tafi zahra kyau da qiba kai tama fita komai wama zai had'a ilham ta qarasa maganar cikin tsokana. Zahra harar ta tai tare da cewa qarya take ammi kwai dai dan ta ganta baqa ce shi yasa ta birge ta. Oho koma dai mene tafiki sakin jiki da fuska kinje kinga yaran mutane sai wani had'e musu rai take ammi nasan wlh kin ma basu tsoro nuna miki ne kawai basuyi ba. Zahra kuwa kuka ta farayi tare da cewa kinga ta ko ammi kinajin abinda take cewa. Kafin ma ammi ta kai da yiwa ilham magana ilham ta fuce tace ammi sai da sake, ammi kuwa cewa tai kai zahra to mene na kuka ki rabu da ita da wasa nake. Wlh ammi da gaske take zahra ta qarasa maganar tana zubar da hawaye mashkhur kuwa ji yayi kamar a zuciyar shi zahra take kukan amma harga ALLAH abun birge shi yake nan da nan wani mugun son zahra ya kama mashkhur. Ammi cewa tai kiyi haquri kinji qarya take nasan dai duk da bangan su ba amma 'ya ta ta fiso kyau ki dena yiwa ilham kuka maza ki share hawayan ki ki koma wajan mamakin. Zahra kuwa wani kukan ta saki zuciya cike da jin haushin ilham, mashkhur kuwa da yaji ana rarrashin zahra akan ta koma wajan maman ta miqewa yayi tare da cewa ammi sai da safe daga haka ya fuce. Ammi kuwa da kyar ta iya samu ta rarrashi zahra har ta dena kuka ta miqe tayi mata sallama. Zahra tana fita ta janyo qofar amma abin mamaki sai gani tai wajan yayi duwo alamun an kashe globe d'in mamaki ne ya kama zahra sosai tana tinanin waye da aikin nan ita dai raban da taga an kashe globe d'in barandar sama har ta manta komin dare kwana yake a kunne, nan da nan tsoro ya kama zahra dan bama sosai take gani ba na sai tin d'akin su ne kawai ba'a kashe ba shi yasa zahra take iya gani kad'an. Zahra ciki tsoro ta qarasa wajan socket d'in globe d'in domin kunnawa. Tana d'ora hannu taji an riqe mata hannu gam, zahra cikin tsoro ta bud'e baki zatai ihu taji an rufe mata baki. Qoqarin kwacewa zahra tai amma sa kasa dan da tayi tunanin ilham ce amma yadda taji tana jan hanun ko motsi baya yi tasan ba hanun ilham bane ilham sam bata da wanan qarfi. Lumshe ido zahra tai ta saki ajiyar zuciya saka makwan jin qamshi turaran mashkhur wanda take mutuwar so. Murmushi kuwa a hankula yace karki sake ki ihu anan, gyad'a kai zahra tai alamun to. Sakar mata baki mashkhur yayi tare da ruqo ugunta ta baya yana juyo da ita wajan fuskar sa yadda zasuyi faces d'in jina. Juyowa zahra tai tare da cewa menene haka yaya mashkhur yau kuma dame kazo mai zaka cemin?. Kallan ta mashkhur yayi tare da cewa da missing d'in ki nazo, zaro ido zahra tai alamun mamaki cikin mamaki tace missing d'in kuma wa ni na isa kawai ka gayamin mai ya kawo ka. Sassauta murya mashkhur yayi tare da cewa au baki yarda ba da gaske nake fa wai ke kina nufin baki missing d'in na kamar yadda nai missing ki ba. Yau kimani 6 days fa rabo na dana saki a ido na wataran ma bana ganin ko ina nan ba kamar dai a can russian da kullum sai na gan ki ba. Ya mutsa fuska zahra tai sanan tace tab mai zanyi missing a tattare da kai yaya mashkhur hantara ta ko kyarata ko barazana ko punishment d'in da kake bani au ni dad'i ma naji wlh zahra ta qarasa magar tana zubawa mashkhur ido. Oh iya abinda kika iya tinawa kenan koh? Mashkhur ya fad'a yana sake ruqo zahra ta baya. Ni sake ni ai kai ma kasan muguntar da yawa ba komai zai iya tinawa ba sai a hankula. To naji kin tina sharri saura alkhairi dama ance in mutum ya fad'i sharrin d'an uwansa sai ya riga tinawa da alkhairi ko?. Zahra cewa tai hakane amma in mutum ya ta6a aikata ma alkhairi ba ai kai baka ta6ayi ba shi yasa nace hakan, zahra ta qarasa maganar tana qoqarin janye hannayan mashkhur daga ugun ta. Haba zahra ta ki tina mana ko saud'aya ne mashkhur ya fad'a cikin siririyar murya. Zahra lumshe ido tai ta bud'e sabida tinda take bata ta6a jin mashkhur ya kira sunan ta ba sai yau. Kai ko ya ta6a kira bai ta6a kiran shi cikin nutsuwa da dad'in rai da dad'in murya da kwanciyar hankali irin na yau ba. Zahra kafin ta kai da magana taji cikin kasalaliyar murya mashkhur yace to kin tina last night d'in mu da mukayi a russian nida ke a bedroom d'in ki. Da sauri zahra ta girgiza kai sanan tace ban tina ba kuma bazan ta6a tinawa ba. Sabida mai zakice haka zahra ko bakiji dad'in ba ne ki gaya mun gaskiya. Zahra ji tai jikin ta ya fara mutuwa sabida ta fara tina abinda ya faru a lokacin, kuma ga muryar mashkhur tana sake kashe mata ilahirin jikin ta. Amma zahra sai ta daure tace ni bawani dad'i kai ni ban ma tina mai ya faru a daran ba kuma bazan ta6a tinawa ba, tinda ni ba 'yar iska bace. Murmushi mashkhur yayi tare da sake janyo zahra jikin sa yana shafa hips d'in ta da suka cika fam masha ALLAH yana cewa kin manta ko?. Cikin wata irin kasalaliyar murya mashkhur yace tom shikenan yanzu zan tina miki komai tinda kin manta ya qarasa maganar yaja zura hanunsa ta qasan rigar zahra da yake riga da siket ne a jikin ta. A hankula mashkhur ya fara shafawa zahra gefan ciki tare da tura d'an yatsan sa cikin cibiyar ta. Wata siririyar qara zahra ta saki tare da cewa dan Allah ka rabi dani. Mashkhur cewa yayi bazan rabu da ke ba har sai kin cemin kin tina abinda ya faru. Wlh bazan tina ba kawai ka rabu dani, ni wlh bana son wanan iskanci ni ka dena ta6ani. Haba zahra iskanci fa kikaci nifa mijin ki ne mashkhur ya fad'a cikin siririyar murya, yana qara shafa lallausan cikin zahra. Zahra kuwa cewa tai ba wani miji kai da zaka sake ni, ni na gaji da auran nan kawai ka sake ni na wuta. Mashkhur ji yayi kamar zahra ta watsa mai garwashi a zuciyar shi amma a fili sai ya daure yace haba zahra ki dena d'aga murya ko so kike a jimune?. Ee ai gwara a jimu kowa yasan iskancin da kake min, mashkhur kuwa cewa yayi to bari na tina miki abinda ya faru last night d'in mu a russian mashkhur ya qarasa maganar yana janyo zahra tare da had'e bakin su waje d'aya fara aika mata da hote kiss............... Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........... *page 109* Da qarfi zahra ta fara qoqarin ture mashkhur baya sabida sam bataso wani abu makamanci haka ya sake shiga tsakanin ta da mashkhur d'in. Amma zahra da ta tura mashkhur mai makwan yayi baya sai ya sake ruqota da qarfin gaske kamar zai mayar da ita ciki. Haka zahra tanaji tana gani mashkhur yake kissing d'in bakin ta ga exchange d'in nunfashi da suke. Nan da nan jikin zahra ya mutu murus ko kwakwaran motsi bata iya yi ga hugging d'in da mashkhur yayi mata bana wasa ba. Abu dai yaqi ci yaqi cinyewa tin zahra tana iya daure hote kisses d'in da mashkhur yake kai mata har ta gaza daurewa itama ta fara mai da mai da reply. Kafin wasu d'an lokaci mashkhur da zahra jiki yayi laqas duk sun had'u sunyi gumi. Gashi sun gaza dena mayataccan kisses da sukewa junan su yadda kasan zasu cinye bakin juna kowa dai nuna maitar sa yake a fili. To fa abu yaqi ci yaqi cinyewa dan yanzu mashkhur da zahra sun d'au 35 minutes a wanan halin sam basa ji basa gani dan idanuwan su ma a rufe suke gam. Ana cikin haka ammi ta murd'a handel d'in qofar ta ta fito. Ammi tayi mamakin ganin barandar da duwo duk an kashe globs d'in saura na qofar d'akin su ilham kad'ai. Haka dai ammi ta sauka ta shiga kicin, domin had'a tea, dan sam ji take yau ta kasa bacci sabida abinda ya faru, tana mamakin irin mugun hali na momy. 6angar mashkhur da zahra kuwa sam basu ji qarar futowar ammi ba sabida sunyi nisa a harkar. Ammi tana dawowa sama bata tsaya ko ina ba sai wajan kunna globs d'in barandar sama. Ammi tun kafin ta kai da qarasawa wa tafara jin sautin kisses da wani mayataccan nunfarfashi yana tashi a wajan. Abun ya d'an bawa ammi tsoro sabida har time d'in bata gama tantace su waye a wajan ba. Dan haka sawa zuciyar ta jarumta tai tasa hannu ta fara kunna globs d'in. Ammi tana kunna gud'a d'aya tun kafin ta qarasa kunna ragowar ta gane mashkhur da ne zahra a wajan. Da sauri ammi ta d'an ja baya dan gani take kamar idon ta gizo yake mata. Mashkhur da zahra ta gani sunbi sun qanqame junan su kamar zasu mayar da juna ciki. Ga bakunan su a cikin na juna suna yin wani kisses mai ta da hankalin junan su. Ko wanne yana sha da tsotsar bakin d'an uwan sa kamar zai cinye. Ammi kuwa sake riqe cup d'in hanunta tai gam sabida jin yana bara zanar fad'uwa. Har time d'in zahra da mashkhur basu san ammi tana wajan ba, da sauri ammi ta kashe glob d'in data kunna tare da juya cikin tsantsar mamaki. Amma sabida tsabar su mashkhur sunyi nisa a wata duniyar ko qarar kashe glob d'in basuji ba. Ammi Tana qarasawa qofar bedroom d'in ta cup d'in hanunta ya su6uce ya fad'i qasa wanwar. Qarar fad'uwar cup d'in ne ya dawo da zahra da mashkhur daga cikin hayyacin su. Ammi kuwa ko takan cup d'in da ya fashe batabi ba ta shige d'akin ta, sabida abinda idon ta ya gane mata ya rud'a ta kuma ya bata mamaki. Da sauri suka saki juna suka juyo domin ganin mai ke faruwa. Suna jiyowa suga ammi ta shige d'aki da sauri tare da rufo qofar, ga cup d'in tea a fashe a wajan ko ta kansa bata bi ba. Cikin rawar baki zahra tace innalillahi na shiga uku, mashkhur kuwa kawar da idan sa yayi daga kan cup d'in yana tinanin har yaushe ammi ta futo basu ankare ba. Hankalin zahra in yayi dubu ya tashi tana tinanin mai ya kai ta d'an yan aikin nan har ammi ta Kamasu. Wata zuciyar tace mata ai shi ya jaza miki, a hankula mashkhur ya ruqo hanun zahra tare da cewa daga wanan d'an abun duk kin bi kin tayar da hankalin ki zo mu cigaba ni wlh bai ishe ni ba ko bedroom d'ina zamu tafi. Cikin zafin zuciya zahra ta fincike hanun ta tare da cewa ban sani ba ai duk kai kajefani a cikin matsala. Wani wahalallan murmushi mai cike da muguwar sha'awa ya saki tare da cewa to menene dan ta gan mu a hakan haramun ne. Cikin mamaki zahra tace lallai to in kai ka saba iskanci an kama ka ni ban saba ba, kawai ina zaman zama na kazo ka jazamin kuma wlh ka sani gobe-goben nan zanje na gayawa dady na gaji da auran nan wlh sai ka sake ni, dan na gaji da iskanci nan da kake min. zahra ta qarasa maganar tana jan tsaki tare da wucewa daga wajan a firgi ce. Mashkhur yana son riqo zahra amma ya kasa, sabida jikin sa duk ya mutu, itama zahra da kyar take iya tafiya ita kad'ai tasan abinda takeji a jikin ta, dan mashkhur ya gama tayar mata da kololuwar sha'awar ta, kawai daurewa take yi. Zahra tana zuwa qofar d'akin su ta murd'a handel ta shige sabida tasan kafin ta qarasa bedroom d'in da aka sauke mamanta mashkhur ya ruqo ta kuma ma bazata iya zuwa wajan maman tata a haka ba. Zahra tana shiga ta rufo qofar harda qarawa da key. Tana gama rufe d'akin ta koma kan bed ta zauna tana mayar da nunfashi, ilham da take zaune a gefe tana chat da ahmad da sauri ta ajiye wayar tana cewa lallai zahra bazaki koma wajan maman ba kika dawo nan?. Shiru zahra tai ba amsa, ilham gani tai zahra duk ta had'a wani gumi tana mai da nunfashi idanuwan ta sun canza launi sun d'an yi ja kad'an. Cikin mamaki ilham tace zahra lafiya kuwa mai yake faruwa. Da kyar zahra ta iya cewa ba komai ilham. Shiru ilham tai tana qarewa zahra kallo cikin mamaki tace kamar ya ba komai zahra, kinga ki fa gaba d'aya kin canza mai ya faru. Shiru zahra tai ba amsa, da ilham ta ishi zahra da tambaya miqewa zahra tai ta shige toilet abin ta. Mamaki ya kama ilham sosai duk yadda ta kai da tinanin mai yake damun zahra ta kasa ganewa sabida bata ta6a ganin ta a wanan halin ba. Zahra kuwa tana shiga toilet ta sa mai key, sai da ta zauna ta mai da nunfashi ta wuta sosai ta gama dawowa hayyacin ta sanan ta fara qoqarin cire kayan ta domin yin wanka. Bayan ta gama wanka starki ta sake wani saban wanka na soso da sabulo sanan ta futo d'aure da toilet. zahra ilham ta hanga a zaune ta kunna globs d'in d'akin ta zauna jigum tana tinani. Zahra ciki basarwa da zancan tace to ilham har kin gama waya da mayan naki? Cikin tuwuma ilham tace ba wanan na tambaye ki ba zahra naga ki dazu a wani yaniyi mai yake damun ki. Qarasawa bakin kwaba zahra tai tare da cewa ba komai fa, cikin rashin gamsuwa ilham tace ban yarda ba. Tsaki zahra taja tare da cewa to uwa ta sai ki shaqe ni kiji gaskiyar tinda baki yarda ba. Wani kallon mamaki ilham ta zubawa zahra tana mamakin lokaci guda yadda zahra ta canza daga mai sanyi zuwa mai fad'a. Har cikin zuciyar ta ilham bataji dad'in abinda zahra tai mata ba amma sai itama ta basar ta juya ta kwanta abinta kamar mai bacci ta rufe idan ta ruf zuciya cike da mamakin abinda zahra tai mata. Zahra kuwa jiki a sanyaye ta fara sa kayan da ta d'ebo a kwabar, itama dai kan ta bada son ran ta tai wa ilham hakan ba amma ba yarda ta iya in batai wa ilham hakan ba zatai ta takura mata akan sai taji mai ya faru, kuma zahra tasan ta gayawa ilham mai ya faru tsakanin ta da mashkhur wata fahimtar zatai wa lamarin da ba kuma ga tsokanar da zata ringa yi mata akai-akai. Zahra da ta gama sa kaya har zata je ta rarrashi ilham kawai sai ta kashe globs d'in d'akin ta fuce abin ta zuciya cike da jimami. Hakan kuwa ba qaramin sake qonawa ilham zuciya yayi ba. Zahra sai da ta gama leqawa sosai taga ba alamun mashkhur a wajan sanan ta qarasa fita daga d'akin. Tana fita ta wuce d'akin da aka sauke mamanta. Zahra tana zuwa ta murd'a handle d'in ta shige ko sallama batai ba dan tasan maman tata tayi bacci ma yanzu. Amma ga mamakin zahra tana gama rufe qofar taji muryar maman tata da take kwance akan bed tace sai yanzu kika dawo ni da nayi tinanin bazaki dawo ba dan har na cire rai. Am dama uhh, haka zahra tai ta inda-inda tana son yin qarya amma ta kasa, dama ba sabawa tai dayin qaryar ba shi yasa in tazo yi take d'an kakarewa. Murmushi maman tata tai tare da cewa basai kinyi min qarya ba kawai zo ki kwanta. Zahra ta d'an yi mamaki yadda maman tata ta gane ta cikin sauqi amma sai ta qarasa kan bed d'in tana cewa aa ba qarya zan miki ba kawai dai haka zance miki wanka naje nai kuma daga haka na taya ilham hira shi yasa na dad'e. Murmushi maman tata tai sanan tace bakomai tin da dai kin dawo kwanta mana. Zahra ba musu ta kwanta zuciya cike fall da tunanin abinda ta aika tawa ilham. Zahra tana cikin wanan tinanin taji maman ta ta janyo ta jikin ta tana cewa wai dan ALLAH sabida mai zahra bakya farin ciki da gani na ne ni na kasa ganewa ko wani laifi nai miki?. Da sauri zahra ta girgiza kai cikin mamaki tace cewa haba mama sabida mai kika ce haka mai kika gani?. Hmmm ba dole nace haka ba sai wani d'ari-d'ari kikeyi dani, lokacin ma da akace nice maman ki nazo zan rungume ki kika qi bari na ta6a ki sam banji dad'in hakan ba sai nake ganin kamar bakya farin ciki da gani na. Da sauri zahra ta girgiza tana cewa wlh ba haka bane, a da ina tunanin bazan ta6a sa iyaya na a ido na ba har na koma ga ALLAH shi yasa dana ganki naji tsoro nasha wata aljannar ce. Murmushi maman zahra tai sanan tace hmmm lallai kam yanzu bama kya addu'a ALLAH ya bayyana miki iyayan ki duk kin manta damu yanzu misali in daga kan ki ban qara haiwuwa ba in na mutum bamu had'u ba shikenan bazaki ringa yimin addu'a ba. Aaa mama ba haka bane kusan kullum in nai sallah ina addu'a ALLAH ya jikan ku in kun mutu in kuma kuna raye Allah ya qara muka lafiya. Cikin mamaki maman zahra tace au kenan da gaske bakya addu'a ALLAH ya bayyana miki mu?. Gyad'a kai zahra tai sanan tace hakane mama sabida sam ban ta6a tinanin ko da wasa ba, zan sake had'uwa da ku ba shi yasama bana addu'ar. Murmushi maman zahra tai tare da cewa haba zahra ki dena stinkewa da lamarin uban giji in aka ce miki ALLAH shikenan komai ya qare kin ji zahra ta. Murmushi zahra tai tare da cewa hakane mama ALLAH ya bani kunya abinda nake tinanin bazai faru ba gashi yanzu ya faru. Sosai ma zahra kullum ina addu'a ALLAH ya sa kina hannu na gari gashi addu'a ta ta kar6u tabbas duk da ban sani ba amma nasan iya soyayar da gidan na nan suke nuna miki ko mu da muka haife ki iya abinda zamuyi miki kenan. Cikin farin ciki zahra tace hakane mama ina son dady sosai ina son ammi ina son ilham ina son yaya abdul ina son hajiya kaka. Tabbas bazan ta6a fatan na rasa d'aya daga cikin su ba sabida sun bani gudum mawa sosai a rayuwata, dady ya d'auke ni fiye da 'yayan ya so ni fiye da duk wanda ya haifa a cikin gidan nan, yana nunawa kaf 'yan gidan nan banbanci akai na sanan yana fifitani fiye da kowa. Itama ammi tana qaunata kamar yarda take son 'yayan ta sam bata ta6a banban tani da 'yayan ta ba. Itama ilham tana so na kamar ciki d'aya muka futo ta d'auke ni kamar usainar ta ko hasana ta mayar da damuwa ta kamar tata sam bata so taga ina cikin damuwa. Hajiya kaka itama ta qauna ce ni sosai, ta mayar da ni jika mafi soyuwa a cikin jikokin ta komai ta samu nawa ne a duniyar nan. Yaya abdul kuwa ya mayar dani farin cikin rayuwar sa tun ina qarama yake so na tunda nake a duniya ban ta6a yi mai lefi ba ko nayi mai lefi sai dai yayi murmushi ya shimin albarka. Yaya abdul yana so na fiye da kan sa yana qauna ta fiye da kowa a duniya yana sona fiye da rayuwar sa ko da wasa bi ta6a yimin abinda banji dad'in sa ba b ta6a dukana ba, ko zagi ko, hantara bare kyara duk wanda ya quntatamin ko da wasa sai ya gane kuskuran sa, yaya abdul shine rayuwata mama, yaya abdul shine farin ciki na yaya abdul shine komai nawa a rayuwa ta in na rasa shi mama zan iya rasa rayuwa ta zahra ta qarasa maganar tana zubar da hawaye. Da sauri maman zahra ta sake janyo zahra jikin ta tana rarrashin ta har sai da tai shiru. Bayan zahra tai shiru maman zahra tace lokaci guda naji qaunar abdul ta rufe min zuciya tabbas kuwa ya riqe min amanar dana bashi, lallai kuwa dama ALLAH yace yana fitar da rayayye daga jikin matacce, tinda gashi ya fitar d abdul mai kyan hali daga cikin uwar sa Halima mai mumunan hali. Haka dai maman zahra tai ta rarashin zahra bayan zahra tai shiru tace naji kin yabi ammi, dady, abdul, ilham hajiya, to sauran fa. Murmushi zahra ta saki tare da cewa hmm suma duk suna qaunata ya haidar da ya faruq suna sona basu ta6a goran tamin ba ko banbanci, sun d'auke ni kamar 'yar uwar su ilham. Tun kafain su san ni ba jinin su bace har suka sani. shima ameer yana sona fiye da yayyan sa. Itama ruma tana sona itama daga qarshe aunty rukee kafim ta rasu ta fara so na. Murmushi maman zahra tai tare da jinjina kai tana cewa masha ALLAH naji kin ambaci kowa shi mijin naki ina kika sa shi. Wani siririn murmushi zahra ta saki a zuciyar ta tace hmmm lallai wanan ai shine sarki azzalumai da macuta amma a fili cewa tai mama nifa na gaji bancci nake ji. Dariya maman zahra tai tare da cewa hmm fad'i gaskiya dai kunya ta kike ji ko, shiru zahra tai ta rungumo maman tata tana cewa kema ina qaunar ki mama na, muyi bacci sai da safe good night......... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing...... Double page. Washe gari. Bayan zahra da maman ta sunyi sallah asubayi kwanciya sukayi suka ringa hira har gari ya qarasa wayewa. Misalin qarfe 7 maman zahra ta koma bacci ita kuma zahra sauka tayi daga kan bed d'in ta fuce daga bedroom d'in. Tana fita bata tsaya ko ina ba sai d'akin su, tana turawa ko shiga ba tai ba ta hangi ilham tana bacci, rufo qofar zahra tai ta qara gaba sabida bata so ta shiga ta tashi ilham daga bacci. Zahra bata tsaya ko ina ba sai qofar d'akin ammi tsayawa tai tana zahra tana so ta shiga ta duba jikin yaya abdul kuma ta gai da ammi amma tana jin kunya ammi sabida halin da ta ganta ita da mashkhur jiya. Zahra sai da ta dad'e a bakin qofa sanan ta murd'a handel d'in d'akin ta shiga baki d'auke da sallama. A zaune taga ammi a gefan gado tana addu'a tana tofawa yaya abdul. Fuska a sake ammi ta amsawa zahra sallamar. Wata irin kunya ce ta sake rufe zahra amma zahra sai ta dake ta rufo qofar ta qarasa wajan ammi sai wani sunkuyar da kai take tare da tsugunawa qasa tana gai da ita. Murmushi ammi tai tare da cewa oh zahra yau kece harda tsugunawa qasa ki gai da ni ni yaushe raban ke da ilham ku min irin gaisuwar nan sai dai fa ku fad'o jiki na kamar wasu yara. Sake sunnar da kai qasa zahra tai tama rasa mai zata ce. Ammi ce tace to lafiya qalau tashi ki zaune, ammi ta sakarwa zahra fuska kamar kullum yadda kasan bataga abinda suke ai katawa da mashkhur jiya da daddare ba, sam ammi taqi ta nunawa zahra komai. Zahra miqewa tai ta zauna a kusa da ammi ta sake sunyar da kai tana wasa da hanunta tana cewa ya jiki yaya abdul. Ah jiki abdul alhamdulilah da sauqi sosai kullum fa baya iya bacci da dadare amma kinga yau tinda ya kwanta bai tashi ba har yanzu sai bacci yake, da sauri zahra ta d'aga ido ta kalli yaya abdul a zuciyar ta tana tinanin ko dai mutuwa yayi ammi basa gane ba. Zahra da ta d'ago taga yaya abdul yana sauke nunfashi a cikin nutsuwa ajiyar zuciya tai tare da cewa alhamdulilah. Zahra suna had'a ido da ammi ta sake sunyar da kai qasa. Murmushi ammi tai tare da cewa kai zahra yau fa na kasa gane miki wlh ko dai dan kinga maman ki tazo shine ni kika mayar da ni suruka sai wani sunkuyar da kai kike. Da sauri zahra tace ammi hmm wlh ni, kai zahra wlh mai in zaki fito kiya magana kiyi magana ki dena wanan inda in dai sai kace mara gaskiya. Qara gyara zama zahra tai cikin jin kunya tace wlh ammi abinda ya faru jiya ba laifi na bane, nima bada son rai na hakan ya faru ba. Cikin mamaki ammi tace mefa zahra mai ya faru wana laifi kikayi, ai ni in fad'an ku da ilham ne nasan ma kun shirya yau ta saba toshe miki bakin in zaki magana. Cikin kunya zahra tace ammi nasan fa kin gane wlh da gaske nake bana son rai na hakan ya faru ba ba laifi na bane kawai qarfa-qarfa yayi min. Miqewa ammi tai tare da cewa ni kinga kicin zan shiga na d'ora breakfast sai na dawo. Da sauri zahra tabi bayan ammi tana tai mata rantsuwa. Ammi kuwa sai cewa zahra take ita bata gane akan mai zahra take magana ba. Haka dai ammi da zahra suka qarasa kicin ana ta abu d'aya daga qarshe dole zahra ta haqura tai shiru da bakin ta ta fara taya ammi had'a breakfast suna yi suna hira. Bayan ammi da zahra sun gama had'a breakfast d'in sun jera shi a draining zahra ta wucewa sama domin yin wanka. Zahra tana shiga bedroom d'in ta ruqo qofar, a dai-dai lokacin ilham ta futo daga wanka. Fuska sake zahra tace ilham harkin tashi daga baccin kenan ai d'azu nazo naga kina bacci shine na fuce na wuce wajan ammi. Nan da nan ilham ta had'e fuska tam fuskar nan tata ta koma ba annuri. Zahra ta d'an sha jinin jikin ta amma sai ta sake tace to ilham da sanyi safiyar nan ya da haka ko dai fad'a kukayi da yaya ahmad. Nan ma ilham shiru ba amsa, zahra sake cewa tai haba ilham ina miki magana kina ta wani shashamin qamshi bazaki gayamin mai ke damun ki ba. Cikin murya mai nuna tsantsar 6acin rai ilham tace aaa taya kuwa zan gaya miki a binda yake damuna tinda ni ba uwar ki bace. Jiki a sanyaye zahra ta qarasa bakin kwabar tace haba ilham wai ke baki san wasa ba wasafa nake miki jiyan nan haba saki ran ki mana. Ilham da take sa kaya wani dogwan tsaki taja tare da cewa kyaji da shi. Haba ilham dan ALLAH kiyi haquri amma ke in kikayimin laifi kina bani haquri nake haqura amma ke in nai miki laifi kiqi haqura sai kin gama wahalar dani haba ilham meye haka?. Shiru ilham tai bata cewa zahra komai ba, zahra kuwa jiki a sanyaye ta wuce toilet tana nadamar abinda tai wa ilham. Ilham kuwa bayan ta gama shiryawa qasa ta sauka abinta. Zahra tana fitowa daga wanka ta shirya tsaf sanan ta fuce daga d'akin ta sauka qasa. Zahra tana gama sauka ta qarasa draining tare da zama a kusa da kujerar da ilham ta zauna. Tare da cewa wai har yanzu ilham fushi kike yi dani dan ALLAH kiyi haquri mana, shiru ilham tai batace komai ba zahra ta dad'e tana yiwa ilham magiya akan tayi haquri daga qarshe dai zahra sai kifa kai tai akan draining ta fara kuka. Ilham tana qoqarin yiwa zahra magana taji muryar mashkhur yana cewa ilham. Da sauri ilham ta juya baya tana mamaki har yaushe mashkhur yazo bata sani ba. Fuskar mashkhur a murtike yace ilham yaushe raban da ayi miki mugun duka a cikin gidan nan?. Cikin mamaki ilham tace duka kuma yaya mashkhur?, rai a 6ace yace zaki amsa min tambaya ta ko sai kinji saukar mari a fuskar ki. Da sauri ilham tace ah wlh yaya mashkhur na manta gaskiya an dad'e ni bada ban kan nai qarya ba sai nace ba'a ta6a yimin mugun duka ba. Zahra kuwa da taji lamarin mamaki ya bata dan haka sa sauri ta d'ago fuskar ta cike fam da hawaye. Mashkhur kuwa cigaba da magana yayi da cewa okay ba'a ta6a ba ko to daga yau ba kuka ba ko 6acin rai kika sake sata sai na miki abinda baki ta6a tinanin ba mashkhur ya qarasa maganar yana jifan zahra da wani qasai taccan murmushi. Zahra kuwa wani mugun kallo ta watasa mai tare da kawar da fuska gefe, ilham kuwa mamaki ne ya kashe ta a zaune. Mashkhur sake had'e rai yayi ya dawo da kallan sa kan ilham yana cewa na lura da duk take-take kin kin bi duk kin takura mata, wlh ko kallan banza kika sake yi mata zaki gane baki da wayo. Cikin mamaki ilham tace tom yaya mashkhur na dena in sha ALLAH. Ni kuwa amina bayero nace tom mashkhur mai yake nufi?. Daga haka mashkhur ya juya ya haye sama, cikin mamaki ilham tace kai zahra ban gane ba wai mai yake faruwa ne fitar dani daga ciki duwo. Wata siririyar harara zahra ta saki tare da cewa ban sani ba. Ilham cewa tai ke ba fa batin wasa nake mike ba mai ya ke faruwa ne tsakanin ki da shi bakiji abinda ya cemin ba akan ki. Zahra ta6e baki tai tare da cewa oho shi yasani. Jinjina kai ilham tai tare da cewa hmmm lallai inaga abinda nake buri yana gab da faruwa. Cikin mamaki zahra tace me kenan murmushi ilham tai tare da cewa zaki gani mana, ni dai nasan kina 6oyemin wani abu amma dai bazan damu ba nasan ban cancanta naji ko mene ba sabida da na cancanta ni zaki fara gayawa. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa sabida mai kikace haka?, girgiza kai ilham tai tare da cewa ai gaskiya na fad'a na fahimci dai yanzu kina 6oyemin wani abu in na takura miki da tambaya kuma kiji haushi na. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm duk dai nasan so kike kiji mai ya faru jiya koh? Gyad'a kai ilham tai alamun ee murmushi zahra tai tare da cewa wlh abun ne jiya ya d'aure min kai shi yasa kikaga jiya na canza miki. Wlh ilham jiya in gaya miki naji kunyar da ban ta6a ji ba a wajan ammi. Murmushi ilham tai tare da cewa haba mai ya faru haka ta waje na. Dariya zahra tai tare da cewa kai ilham da san jin gulma zo muje d'aki na gaya miki mai ya faru karta kashe ki. Dariya ilham tai tare da cewa hmmm ai kuwa dai dan tsaf zata iya kashe ni, daga haka ilham da zahra suka wuce sama riqe da hanun juna. Misalin qarfe 3 na rana dady da ammi suka matsawa zahra akan sai ta bi maman ta sun koma kaduna. Zahra kuwa tace aaa sabida sam bata so tatafi tabar yaya abdul, yaya abdul kuwa masha ALLAH jiki sa yayi sauki dan yanzu yana iya gane kowa da komai, amma dai wuni yayi yana kuka sabida baqin cikin abinda momy ta aikata. Daga qarshe dai yaya abdul sai da yasa baki akan zahra ta amince ta bi maman ta kaduna. Zahra taji dad'i sosai sabida yau tinda yaya abdul ya tashi bai yi magana ba sai lokacin. Zahra kuwa cikin farin ciki tace ta amince tinda yaya abdul yasa baki amma da sharad'i biyu. Da su dady suka tambaye ta sharad'in menene sai zahra tace musu na farko bazata tafi yau ba sai gobe nabi kuma bazata tafi ita kad'ai ba dole sai ilham ta raka ta. Da su ammi sunce ilham bazata je ba amma daga qarshe sai suka amince sabida maman zahra tace dan ALLAH a barta su tafi tare da ilham d'in. 6angaran mashkhur kuwa bai san wai nar da ake toyawa ba sabida yau gaba d'aya baya gadin tun da safe ya fuce bare yaji labarin tafiyar zahra. Zahra kuwa yau wuni tai a waja yaya abdul sai hira suke abinsu. Abun gwanin ban sha'awa, yana nuna mata stantsar farin cikin sa na ganin iyayan ta. Dady kuwa yana futa bai tsaya ko ina ba sai part d'in momy, yana shiga yaga ruma zauna a falo ta rafka uban tagumi. Kallan ta yayi tare da cewa ruma lafiya kika zauna kikayi jigum bare kije wajan mamana da ilham ki zauna sai ki zauna ke kad'ai, kin san dai yanzu rukkayya ta rasu fa, bazaki ji dad'in zama ke ka d'ai ba. Rai ba dad'i ruma tace dady bakaji abinda momy ta aikata musu ba taya zan shiga cikin su ai tsorona ma zasuji. Murmushi dadg yayi tare da cewa aa ba abinda zasuyi miki ba wani tsoro ke da kin kusan barin gidan ma. Cikin mamaki ruma tace ina kuma zan koma dady?. Aure zan miki mana ko bakya so, aure kuma dady wa zaka auramin kasan dai ni bani da wani saurayi. Doctor habib zan aura miki yace a mai da baikwan su da yayar ki rukkayya kan ki kuma na mayar ko bakya son shi ne. Jiki a sanyaye ruma tace tom shikenan dady ALLAH ya tabbatar da alkhair, ameen ruma ALLAH yayi miki albarka kije ki kwaso kayan ki ki koma 6angaran maryam da zama kinji. Ba musu ruma ta miqe tare da cewa tom shikenan dady. Dady kuwa direct ya wuce sama d'akin momy zaune dady yaga momy akan dadduma da dogwan carbi duk tabi ta rame ta koma abin tausayi. Saratu kuwa tana gefen gado a zauna ta zabga uwan tagumi. Baki d'auke da sallama dady ya shiga da sauri momy ta juyo ciki tsoro ta amsa sallamar baki na rawa suka fara gai da dady ita da saratu. Fuska ba walwala dady ko amsa gaisuwar momy da saratu bai ba ya zaro farar takaddar aljiwun sa ya miqawa momy. Momy cikin mamaki tace dadyn abdul menene a cikin takaddar fuska a d'aure dady yace ki bud'e ki gani. Daga haka yayi fucewar shi, hannu na rawa momy ta bud'e takaddar ta fara karantawa. Da sauri tayar da kaddar tare da cewa saratu nima dadyn abdul ya sake ni saki biyu kinga in aka had'a a waccan saki uku kenan na shiga uku ni Halima........ Bayan magariba Tsaki zahra taja tare da cewa ke ilham matsalar ki kenan wlh, ke dama ana gaya miki abu sai kin fassara, tun dazu dana gaya miki maganar nan kin bi kin ishe ni da jita jita. Murmushi ilham tai tare da cewa wlh zahra da gaske nake miki in yaya mashkhur baya son ki bazai wani tsaya yayi romance dake ba, yadda ma yake da kyakyamin nan har zai kai bakin sa naki har yama sha yawun ki. Cikin mamaki zahra tace ke ilham banda sharri ni nace miki ya sha yawuna kai ilham na shiga uku. Dariya ilham tai tare da cewa kai yaro-yaro ne, in ma banda abinki kin ta6a jin inda akayi hote kisses hoto kisses d'in ma na shan baki kice wai ba'a sha yuwa ba hmmmmm. Ke ilham waye yace miki zazzafan kisses mukayi ne aa?. Minti nawa kuka d'auka a can?. Nifa ba wani dad'ewa nai ba kina dai fita daga d'akin ammi nima ko 5 minutes banyi ba na futo daga nan fa na had'u da shi, to muna rabu da shi na shigo d'akin nan. Tinani ilham ta farayi tare da cewa inazuwa bari kiga. Daga haka ilham ta janyo wayar ta sanan ta shiga WhatsApp ta fara dubo chat d'in su ita da yaya ahmad. Kallan zahra tai tare da cewa a cikin 50 a cire biyar saura kenan? Zahra bata wani tsaya dogwan tinani ba tace remin 45. Wani shu'umar murmushi ilham ta saki tare da cewa to minutes arba'in da biyar kuka d'auka kuna romance. Kai ilham taya kika gane hakan?. To lokacin da na shigo muka fara chat d'in nan da yaya ahmad kuma da lokacin na lissafa. Ajiyar zuciya zahra ta saki tare da cewa hmmm ALLAH dai ya kyauta amma dai jiya naji kunya wlh. Kai zahra gaskiya kun bani cittah fa kai ALLAH dai ya kai mu lokacin tariya yadda naga alama ke da shi kuna da wanan jarabar ai yi d'aya zakuyi, zaki samu ciki ki haifa mana kyakyawan baby. Zahra tana qoqarin yin magana taji an turo qofar an shigo. Da sauri suka d'aga kai dan ganin mai shigowa, ruma ce riqe da trolley a hanun ta. Murmushi zahra ta saki tare da cewa hajiya ruma 2 days, jiki ba kwari ruma ta shigo tare da cewa sanun ku dady ne yace wai na dawo nan da zama zan d'an fi jin dad'i. Ilham ce tace ai kuwa dai kin san gobe zamu tafi kaduna gidan su zahra kuwa?. Ilham ta fad'i hakan cikin farin ciki, zahra cewa tai ee kinga kema sai mu tafi tare. Cikin tsoro ruma tace wa ni aa ku dai kuje Allah ya kaiku lafiya ya dawo da ku lafiya. Cikin mamaki ilham tace sabida mai bazaki bimu ba. Zama ruma tai a kusa da su tare da cewa yadda momy da sunty saratu suka zanbad'a muku cutar nan wane ni naje gidan. Zahra cewa tai kai ruma ai wanan ya wuce kuma. Haka dai zahra da ilham sukai ta rarrashin ruma har sai da ta saki jiki da su amma tace sam bazata bisu kaduna ba tana tare da ammi. Washe gari. Zahra da ilham sun gama had'e kayan su tsaf domin fatiya kaduna. Maman zahra baki har kunne zahra zata bita kaduna, 6angaran qanan zahra kuwa abun ba'a cewa komai tun jiya suke ALLAH-ALLAH yau tayi domin su zahra su zo. Bayan su zahra sun gama karyawa ahmad yazo ya d'auke su suka kama hanyar kaduna. Sauran mutan gidan kuwa yaya abdul da su faruq harma da su ammi zuciya fal da jimami, mijin zahra wato mashkhur kuwa bai san abinda ake ba yana d'aki yana sharar bacci. Hmmmm wace irin tarba 'yan uwan zahra zasuyiwa zahra da ilham kuwa?. Mu had'e a next page. BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing......... *page 110* Bayan su zahra sun gama karyawa ahmad yazo ya d'auke su suka kama hanyar kaduna. Sauran mutan gidan kuwa yaya abdul da su faruq harma da su ammi zuciya fal da jimami, mijin zahra wato mashkhur kuwa bai san abinda ake ba yana d'aki yana sharar bacci.............. Masha ALLAH su zahra an iso garin kaduna lafiya qalau. Ahmad hon biyu yayi a katafaran baban gidan mai gadi ya wangale get, masha ALLAH gida ya qiru yadda ya kamata. Bayan sun shiga ahmad yayi parking, maman zahra ce ta fara futowa daga nan sai ilham sai kuma zahra. Zahra sai wani d'ari-d'ari take kamar ba gidan su ba ko ilham ta fita sakin jiki. Murmushi maman zahra tai tare da cewa mu shiga daga ciki koh? Zahra kallan ilham tai kamar dai bata gamsu ba, ilham ruqo hanun ta tai tare da cewa haba zahra ya kike abu kamar wata ba gida jiya kizo mu shiga mana nan ma ai gida ne koh?. Ahmad da ya fito daga mota cewa yayi hmmm ke dai bari kawai gidan ku ne nan ma zahra ilham ce ma ya kamata tayi hakan ba ke ba, tinda ita gidan surikan tana, ahmad ya qarasa maganar yana sakarwa ilham murmushi mai kashe zuciyar masoya. Itama ilham murmushi tai tare da sakar mai tana cewa zahra towo mu shiga. Daga haka suka rankaya suka kama hanyar shiga kowa da abinda yake saqawa a ransa. Suna shiga babban falon gidan suka hangi gaba d'aya yaran gidan sun zauna da dukkan alamu su suke jira. Suna hango su zahra suka tawo a guje sukayi mata oyoyo. Nana ce ta fara qarasowa ta rungume zahra cikin jin dad'i tace oyoyo aunty ta. Murmushi zahra tai itama ta rungume nana zuciya cike da farin ciki. Bayan nana ta saki zahra ta koma ta rungume ilham, haka dai yaran gidan suka bi suka qanqame zahra suna mata oyoyo, bare ma khaulat da twins. Maman zahra ce tace haba ku sake ta mana haka ita fa ba irin ku bace batasan hayani ya. Mai ma kwan su saki zahra suka sake ruqunqume ta. Nana ce tace kai dallah ku cika ta haka ko so kuke tace baza ta zauna a gidan nan ba. Da sauri suka cika ta suna cewa aaa muna so ta zauna. Murmushi maman zahra ta saki tare da cewa aikuwa dai karku jawo tace sai ta koma can yanzu ma da kyar ta yarda muka tawo tare, da badan ilham zata rakota ba ai baza yadda ta biyu ba. Nana ce ta jawo hanun ta tare da cewa hmm mama ki rabu da ita zata saba a hankula ne tawo mu zauna aunty. Tabb ai qanwata bata da sabo ba irin ku bace ta fita da ban a cikin ku, ahmad ya qarasa maganar yana zama akan kujera. Haba yaya ahmad mai kake nufi kenan kana nufin harni bazata saba dani ba?. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa aa ni ban ce ba nana amma ki jarraba ki gani. Murmushi nana tai tare da cewa hmmm zaka gani ne nan da 3 days na shawo kan ta,. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa ayi mu gani dai, shikenan yaya ahmad zaka gani ka dawo nan da 3 days ka gani ai zaka zo koh?. Haba nana mai zai hana nazo nan ni da zuciya ta tana nan gidan ma, ya qarasa maganar ya kallan ilham tare da shafa zuciyar ka. Ahmad sannu ka manta dani a wajan koh? Mama ta qarasa maganar tana jefo mai fulo. Cafe fulan ahmad yayi tare da cewa aaa mama gaskiya na fad'a fa,. Murmushi mama tai tare da cewa to ahmad sannu ai ko kazo bazan ringa bari kana ganin ta ba yada kazo haka zaka kwashi qafa ka koma gida ta qarasa maganar tana jifan sa da hararar wasa. Kai mama mene na d'aga hankalin haka, ba dai nasan ko ina a gidan nan ba, sanda zanzo na shiga mu gama hirar mu na tafi ai baki sani ba. Kai Ahmad anya kuwa kai ne ba canza akayi min ba, a gabana kake cewa hablka ko, murmushi ahmad yayi tare da cewa nima fa bayin kai na bane, sace min zuciya tai mama amma tinda gata nan sai ki kwato zuciyar d'an ki. Ahmad ya qarasa maganar yana jifan ilham da kallo mai ciki da soyyaya. Hmmmmm to kaga har kasa taji kunya koh, to kuma ga qanan ka suna kallan ka,. Murmushi ahmad yayi tare da cewa hmmm wai ke nana haka aka koya miki tarban baqin koh, bazaki kawo musu abinci ba a haka za'ayi miki auran?. Kai yaya ahmad aure fa kace tabb ai bani ce akan layi ba. Da in nace za ayi miki aure ba cewa kike nine babba ba sai nayi zaki to yanzu dai gashi ni zanyi aure daga ni sai ke ai. Murmushi nana tai tare da cewa aa yanzu daga kai sai aunty zahra tukunna sai ni ko aunty. Wani shu'umar murmushi ahmad ya saki mai cike da abubuwa da dama amma a fili sai yace yarinya kenan in ana sallah ba'a magana, ita zahra tin yaushe akayi bikin ta. Wata uwar Dariya nana ta saki tare da cewa hmmm naqi wayon yaya abdul, kasan yarda naci burin bikin aunty zahra kuwa taya ma za'ayi bikin ta yanzi ni ban yarda ba nasan wasa kake min bari naje na kawo muku abinci nana ta qarasa maganar tana miqewa. Murmushi ahmad yayi tare da cewa dai-dai kenan tinda baki yarda ba zaki ga wasa kuwa. Zahra kuwa d'an ta6e baki tai a zuciyar ta tace tabb aure akayimin ko muna aure ai wanan ba aure bane. A fili kuwa batace komai ba in ma banda sunkuyar da kai da tayi. Miqewa ahmad yayi tare da cewa mama bari dai na je na huta kafin na futo mu koma. to bazaka ci abinci ba ne? Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa banajin yunwa sai anjima zanci. Daga haka ahmad ya wuce hanyar d'akin sa. Maman zahra cewa tai to ku taso mu shiga ciki kuyi wanka tukunna sai kuci abinci. Ba musu su zahra suka miqe suka bi maman. Bayan sun hau sama sun d'anyi tafiya, sai gasu a qofar wani bedroom. Murd'a handel d'in d'akin maman zahra tai tare da cewa to ku shiga ciki da toilet a ciki sai ku wanka, zan sa a kawo muku trolley d'in kayan ku. Ilham cewa tai tom shikenan maman, zahra zo mu shiga daga haka suka shige ciki ita kuma maman ta qara gaba. Masha ALLAH bedroom d'in ya tsaru sosai da sosai yaci ado komai pink color ne a ciki ga iyayan teddy's akan bed d'in suma pink color ne. Kai zahra d'akin nan yayi kyau sosai ya tsaru cewar ilham ta6e baki zahra tai tare da cewa hmmm ba laifi nifa wlh sam bana son zaman gidan nan wani d'ari-d'ari nake. Haba zahra sai kace wanda za'a sace mu gidan kune fa wai sabida mai kike hakane?. Zahra tana qoqarin magana taji an murd'a handel qofar an shigo. Nana ce ta shigo fuska a sake tana cewa naje can na kawo muku abinci sai khaulat suka cemin kuna sama, amma ai da kun jira ni mun tawo tare nima fa qanwar ku ce ku saki jikin ku dani. Murmushi ilham tai tare da cewa ah sosai ma nana ai kin zama qawata yanzu. Murmushi jin dad'i nana tai tare da cewa yauwa aunty ilham ku zauna bari na baku labari ta qaraso kan bed ta fara tattare teddy's d'in nata daga kan bed. Zama zahra da ilham suka a kan sofa suna qarewa nana kallo. Black beauty ce ta ajin farko, tinda ga shigar jikin ta zaka son ita mai son gayu ce. Ko mai na jikin ta too mach ne wato pick kana ganin shigar nana da bedroom d'in ta zaka sheda ita ma'abociyar son pink color ce. Tana da d'an jiki amma ba sosai ba dan har ta d'an fi su zahra da ilham qiba, amma da kad'an ta fisu. batun diri kuwa ba'a cewa komai, dan komai yaji a jikin nana. Idanuwan ta mai dai-dai ta ne farare tass hancin ta ma haka. Ga bakin ta shaf d'in shi mai v ya fita sosai sabida ko magana take bakin tama abin kallo ne sabida yadda take motsa baki kai kace style take. Ga kumatun nan nata ma dai dai ta ga dimple. Haqoran nan nata farare tass, baqa ce nana amma ba can sosai ba madede ciya ce a taqai ce dai za'a ce mata chocolate color. ga fatar ta sai wani kyalli take wow masha ALLAH, kana gani zaka son wuto ya kwanta a jikin nana. Kai duk in da ake neman chocolate beauty nana ta kai harma ta wuce. Sakin baki zahra da ilham su kai suna binta da ido dan har ga ALLAH tayi masifar birge su musamman ma ilham da take matuqar son jinsun baqaqe. Sabida ita ilham a rayuwar ta fari ma baya birge ta ko dai dan ita farar fata ce oho, ilham tana matuqar son baqin fata musamman ma irin nana da ita baqin ta mai kya ne har shining take. Bayan nana ta gama kwashe teddy's d'in kan bed d'in dawowa tai tsakiyar su zahra da ilham ta shige da kyar. Tana ni shi tace to na dai shigo da izinin ku ku matsamin nima na shiga tsakanin ku. Sake matsa mata zahra da ilham sukayi sanan ta samu ta zauna. Murmushi tai tare da cewa wai aunty zahra sabida mai bakya son magana ne? Nifa wlh banajin dad'in in kina irin wanan abun. Murmushi zahra tai tare da cewa aaa nana ba haka bane. Hmmmm hakane mana aunty zahra sam banajin dad'in abinda kike yi wlh. Ilham cewa tai ki kwantar da hankalin ki nana zaku saba. Murmushi nana tai tare da cewa ALLAH yasa aunty ilham amaryar yaya ahmad ko, murmushi ilham tai tare da cewa sosai ma fad'i kan ki tsaye. Dariya nana tai tare da cewa kai ALLAH ya kai mu lokacin bakin ku mu raqashe ke kinga yadda nake tsara-tsaran bikin nan kai ai duk friends d'ina sun san da bikin yaya ahmad, kai aunty ilham kin san kuwa mene na manta ban gaya miki ba. Cikin son jin gulma ilham tace aaa qanwata mazaki gayamin menene?. Wai wata qawata ce fa take son yaya ahmad lokacin da taji labarin ya kusan aure har kuka tai kai gaskiya tana son shi naso fa ya aure ta ALLAH ne bai yi ba. D'an had'e rai ilham tai tare da cewa matar mutum kabarin sa ALLAH ne yayi nice matar sa ba ita ba kuma ni zai aura. Kai aunty ilham mai yayi zafi nima nafi son ya aure ki ai kin ma fita kyau ita baqace fa. Nan da nan ilham ta saki fuska tare da sakin murmushi tana cewa ALLAH ko my nana. Dariya nana tai tare da cewa wama zai had'a da ita amma gaskiya aunty ilham kina da kishi sosai kinga yadda kika had'e rai dan nace naso ya aure ta. Murmushi ilham tai tare da cewa hmmm ke dai bari. Kuma fa wlh kun dace ke da yaya ahmad zan so naga yaran da zaku haifa kyawawa. Murmushi ilham tai cikin farin ciki tace in sha ALLAH zaki gani nan bada jimawa ba, mu haifi yara baqaqe ko kyawawa. Ta6e baki nana tai tare da cewa baqaqe kuma ke kinfi son baqi irin mu kenan gyad'a kai ilham tai tare da cewa eee wlh nafi son baqaqe nana. Nana cewa tai ah farare sun fi fah, girgiza kai ilham tai tare da cewa nifa fari baya birge ni sosai kamar baqi. Nana cewa tai tabb ai fari duniya ne amma dai sai kuyi to colors wasu farare irin ki wasu baqaqe irin yaya ahmad ko?. Cikin zumud'i ilham tace kwarai nana kin kawo shawara haka za'ayi wlh. Wata uwar shewa ilham da nana suka saki tare da tafawa abin su. Zahra kuwa jin jina kai tai a zuciyar tace tabb tinda nana da ilham suka had'u sai ta ALLAH kuma. Haka dai ilham da nana su kai ta hira abin su gwanin ban sha'awa sun saba kamar wasu qawaye. Bayan sun gama hirara zahra da ilham sukayi wanka suka canza kaya sanan nana ta zubo musu abinci suna ci suna hira. Bayan sallah hud'u nana da zahra suna zaune suna hira kad'an-kad'an ita kuma ilham tana can grading ita da yaya ahmad suna shan hira abin su. Nana miqawa zahra plate d'in cincin tai tare da cewa aunty dan ALLAH kici tin d'azu fa nake bin ki kici kin qi. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa nana na qoshi sai an jima. A dai-dai lokacin maman zahra ta shigo bedroom d'in. Ta samu nana tana takurawa zahra akan sai taci cincin d'in. Kai nana ki rabu da ita mana tinda bataso bata da lafiya fa ba komai take son ci ba. D'an zaro ido nana tai tare da cewa mai yake damun aunty ta kuma mama?. Zahra itama zubawa maman ido tai dan taji mai zata ce dan isa a iya sanin ta lafiyar ta qalau. Murmushi mama tai tare da cewa ke dai rabu da ita kawai karki takura mata. Miqewa nana tai tare da cewa bari naje na kira aunty ilham tinda baki gayamin ba ai ita zata gayamin. Nana tana fita zahra tace mama naji kince rashin lafiya wacce irin larura kike nufi?. Murmushi maman zahra tai tare da cewa hmmmm tambaya ta kike ko kamar baki sani ba. Jim zahra tai tana tinani ita dai a iya tunanin ta tasan ba abinda yake damun ta. Can taji maman tata tace au har kin manta da jika na kike. Cikin mamaki zahra tace mama wana jika kuma, na cikin cikin ki mana. Kai mama wlh da gaske naki bani da jiki fa, murmushi maman zahra tai tare da cewa hmmmmm mu dai bar magana taso muje na kai ki wajan baban ki yace yana son ganin ki. 6angaran ahmad kuwa bayan sun gama shan hirar su da ilham sunyi bankwana ba 6ata lokaci ya kama hanyar tafiya kano. Zahra da ilham kuwa kai abin ba'a cewa komai yau sun sha tarba da tarairaya ko kwakwaran motsi ba'a barin su suyi. Abban zahra ma yayi farin cikin da zuwan ta kai kafin dai wani lokacin dangi da 'yan uwa da aboka nan arziki sunji labarin ganin zahra, duk da dai ba kowa ne yasan tana raye ba sai a lokacin. Washe gari. Yau mutan ne suka ringa zuwa ta ko ina dangi mama da abba domin ganin zahra. Kowa yazo sai ya sheda kamar da zahra take da maman ta wanda basu yarda bama suna zuwa in sukaga yarda maman ta suke kama da zahra sai sun yarda. Musamman ma kakar zahra ta wajan uwa tana qaunar ta sosai kai zahra taga dangi. zahra tana jin dad'i yarda qanan ta suke nuna mata qauna ga respect d'in ta da suke yi, kafin wani d'an lokaci zahra tai mugun sabo da 'yan uwan ta yanzu ba laifi tana sakin jiki suyi hira da qanan nata harda da mama da abba, amma dai zahra hankalin ta duk yayi wajan yaya abdul, duk da ta fara jin dad'i zaman kaduna, amma kullum tinanin yaya abdul take har mafarkin sa take. KANO. bayan mashkhur ya tashi daga bacci ya shirya, wajan hajiya kaka ya fara shiga ya gai da ita sanan ya wuce wajan ammi. Yana shiga ya babban falon ya tarar da ruma da ameer suna zaune ruma tana cewa haba ameer d'i na kaci abin ci ko kad'an ne kaji kayi haquri ka dena kuka. Ameer kuwa sai kuka yake yana cewa ni bazan ci ba sai an kai ni wajan aunty zahra. Bayan mashkhur yayi sallama ruma ta amsa mai kuma ta gai da shi zama yayi akan kujera tare da cewa ameer waya ta6amin kai ne haka kake kuka da safiyar nan. Tasowa ameer yayi tare da cewa wananan matar ce, cikin mamaki mashkhur ya ruqo ameer tare da wace wace matar kuwa ameer?. Shiru ameer yayi yana tinanin wace mata zai ce. Kai ameer mata kuma maman zahra ce fa ruma ta fad'a hakan. Cikin mamaki mashkhur yace kai ameer mai tai ma haka mama sunan ta fa ba mata ba. Share majina ameer yayi tare da cewa ta tafara min da zahra ta,. Cikin mamaki mashkhur yace ta tafi da ita ina kuwa?. Gidan ta mana wai kaduna, cikin mamaki mashkhur yace kaduna kuma ameer yaushe ko jiya fa sai da na ga zahra banda qarya fa. Aa yaya mashkhur ba qarya yake ba da gaske ne yau da safe suka tafi harma da ilham. Mamaki ne ya sake daskarar da mashkhur cikin zuciyar shi yace to ni kenan maye matsayina kuma da izinin wa ta tafi?. Kai wanan abu yayi yawa wai ni mai aka mayar dani mutum da matar sa amma bashi da iko da ita sabida rashin tsari?. Mashkhur yana kai nan ya hango ammi ta riqe abdul suna saukowa daga kan step a hankali. Jiki a sanyaye mashkhur ya miqe ya nufi su abdul zuciya fam a cike kamar ta fashe sabida baqin ciki. Yana qarasawa ya ruqo abdul tare da cewa abdul sunnu congratulations masha ALLAH, tinda gashi yanzu har ka fara takawa koh?. Murmushi abdul yayi zuciya cike da kewar zahra yace hmm wlh kuwa jiki masha ALLAH yaya mashkhur ina samun sauqi sosai. Daga haka mashkhur ya qarasa da abdul kan kujera suka zauna. Cikin muryar majinyata abdul yace haba ameer ka dena kukan nan haka ka bari zamuje mu d'auko ta ni da kai, kayi haquri ma taje rasha ta dawo, bare nan da kaduna ka dena kukan nan haka mana. Cikin kuka ameer yace to yaushe zamuje gidan matar. Dariya ammi tai tare da cewa kai ameer wai sai ka ringa cewa mata, maman tace fa, kuma gidan su ta tafi. Wani kallo ameer ya watsawa ammi tare da cewa, wlh ba gidan su bane nan ne gidan su. Zama ammin tai akujera tare da cewa to shikenan jeka kaci abinci ka. Noqe kafad'a ameer yayi tare da cewa aa sai kin gayamin yaushe zahra taza dawo. Ammi gyara zama tai tare da d'an satar kallan mashkhur tana cewa ba rana bare wata dawowar ta ba yanzu ba ameer. Mashkhur ji yayi kamar an nitsa mai mashi a zuciyar shi sabida tsabar damuwa, shida ko kwana biyu yayi bai ga zahra ba sai yaji kamar zai mutu bare wata tabbb. Kafin kace kwabo gumi ya tsinke mai nan da nan jikin sa yayi sanyi. Ammi kuwa wani siririn murmushi ta saki dama da biyu ta fad'i maganar tana so taga yadda mood d'in mashkhur zai kasan ce. Kuma tabbas ta son yanzu mashkhur ya fara son zahra amma taurin kai irin nasa ya hana ya fad'a. A zuciyar ta tace hmmm zakai bayani ne da kyau ba kai mai taurin kai ba, in sha ALLAH daga wanan karon ka gama taurin kai ai so ba wasa ba. Amma a fili miqewa tai tare da cewa abdul sannu bari na zubo ma abinci kaci............... Godiya mai tarin yawa ga wanda suke min addu'ar samun sauqi da kuma ya jiki ngd sosai ALLAH yabar qauna ana tare in sha ALLAH na samu sauqi, yanzu zan cigaba da yi muku posting kullum. Mu had'e a next page. BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 111* zuciyar ta tace hmmm zakai bayani ne da kyau ba kai mai taurin kai ba, in sha ALLAH daga wanan karon ka gama taurin kai ai so ba wasa ba. Amma a fili miqewa tai tare da cewa abdul sannu bari na zubo ma abinci kaci............... Mashkhur kuwa rai ba dad'i ya miqe ya bar d'akin zuciya cike fall da kewar zahra. Bai tsaya ko inaba sai bedroom d'in shi yana zuwa ya kwanta ya fara tinanin menene mafita?. Wani irin so da shauqi zahra ne suka kama mashkhur ko ta ina yana rufe ido ita yake gani. Mashkhur yana cikin wanan halin yaji wayar shi tana ringing, jiki ba kwari ya miqa hannu tare da d'aukar wayar yana duba sunan mai kira. A hanzarce mashkhur ya d'aga sabida ganin sunan dady, bayan mashkhur sun gama gaisawa da dady, dady yace mai yazo yana son ganin sa. Mashkhur yana kashe wayar zuciya ba dad'i ya miqe ya fuce daga bedroom d'in. Mashkhur yana fita bai tsaya ko ina ba sai part d'in dady. Yana shiga ya wuce d'akin dadyn bayan dady ya bashi izini baki d'auke da sallama. Fuska sake dady ya amsawa mashkhur sallamar, bayan mashkhur ya shigo har qasa ya tsuguna ya gai da dady bayan sun gama gaisawa ya tashi ya zauna. Gyaran murya dady yayi tare da cewa, nasan kana ta jiran wanan ranar ko? Cikin mamaki mashkhur yace dady wace rana?. Yau mana kasan lokacin da na d'ibar ma na sakin mamana ya wuce kuma baka sake ta ba sabida mutuwar rukkayya,. Amma yanzu tinda komai ya wuce na baka dama zaka iya sakin mamana yanzu nan,. Mashkhur wani kallo ya d'ago yakewa dady kallan bai gamsu da maganar dady ba,. Dady kuwa kora jawabi ya cigaba da yi sanan bayan ka sake ta ya kamata ka nemi mata kai aure. Haba dady da kan ka kuma kake maganar saki? Mashkhur ya fad'i hakan hankali a tashe. Cikin mamki dady yace ee mana ai abinda kake so kenan kuma ya kamata na cikama alqawarin da na d'aukar ma. Haba dady karka manta ALLAH ne yace ayi saki amma shi ma kansa bayaso ayi,. Ah mai sunan baba ban gane wanan maganar taka ba nifa ba tursasaka nai akan ka saki mamana ba kai kace zaka sake ta kuma kunce bakwason junan ku ba sai ku rabu ba kowa yaje ya auri wanda yake so. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa aa dady gaskiya ni bazan iya sakin ta ba. Cikin mamaki dady yace sabida mai ko ka fara son ta ne?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ni ban fara son taba kawai dai bazan iya sakin ta bane sabida hakan ba dad'i. Wani irin kallo dady ya watsawa mashkhur tare da cewa haba wanan wana irin abu ne tinda ba son ta kake ba ka sake ta mana wanda suke sanda su aure ta. Haba dady wani ya aure ta fa kace in na sake ta. Cikin mamaki dady yace to da nufin ka in ka sake ta sai tai ta zama a haka ba aure koh?. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ai bazan ma sake ta ba bare wani ya aure ta dady. Dady yana qoqarin magana ammi ta murd'a handle d'in kofar ta shigo bakin ta d'auke da sallama hannu riqe da tire d'in abincin breakfast d'in dady. Bayan dady ya amsa mata cewa yayi yauwa maryam ai gwara da kika zo yanzu zo kiji wani ikwan ALLAH. Ammi qarasawa tai ta ajiye tire d'in akan table tare da cewa to lafiya mai yake faruwa yaya?. Ni da wanan yaron ne kiji abun mamaki wai a lallai bazai sakar mana 'yar ba. Zama ammi tai tare da cewa to sabida mai kenan?. Oho shi ya sani ba wani dalili, kallan mashkhur ammi tai tare da cewa ko dai ka fara son ta ne bamu sani ba. Mashkhur girgiza kai yayi tare da cewa aa ni bana son ta kawai bazan sake ta bane. Lallai mashkhur abinda bazai ta6a faruwa ba kenan tinda baka son ta ka sake ta mana ammi ta fad'a tana tsare shi da ido. Haba ammi kema da kanki kika cewa na sake ta gaskiya ni bazan sake taba. Jinjina kai ammi tai tare da cewa to tashi kaje amma ka kwana da sinin cewa har dai ba son ta kake ba ba zamu ta6a amincewa ka zauna da ita a matsayin mata ba. Jiki a sanyaye mashkhur ya miqe tare da cewa sai anijima sanan ya fuce. Yana fita dady yace lallai wata sabuwa in kana duniya za kaga abin mamaki kala-kala maryam. Murmushi ammi tai tare da cewa hmmm ai kuwa dai amma kasan sabida mai ya qi sakin ta kuwa?. Girgiza kai dady tai tare da cewa aa ina fa na sani, murmushi ammi tai sanan tace son ta yake yi fa. Girgiza kai dady yayi tare da cewa ina ko dai kin manta halinsa ne taya zai so ta ai taurin kansa bazai ta6a bari ya so mamana ba. Murmushi ammi tai tare da cewa nima da haka nai tinanin amma daga qarshe sai naga zahira hmmm kai dai ka bari ba ya fara hakan ba, to mu zuba mai ido muna nan da kai zai zo yace yana son ta. Jinjina kai dady yayi tare da cewa tom ALLAH yasa ai mu hakan muke fata. Cikin mamaki ammi tace kana nufin in yazo yace yana son ta sai mu amince kenan?. Gyad'a kai dady yayi tare da cewa eee mana hakan ya kamata ayi ai muma sai mumfi jin dad'i hakan. Tabba ai wlh mashkhur bai isa ba kafin ya cigaba da zama da zahra a matsayin matar sa sai ya gane kuskuran sa, sai ya dai na taurin kan nan nasa gaba d'aya a duniya. Jinjina kai dady yayi tare da cewa hmmm to ALLAH dai ya nuna mana ranar da zai ce yana so, zai ma fad'a yaya kawai mu zuba mai ido zaka gani ne. Mashkhur sabida tashin hankali da kyar ya iya qarasawa bedroom d'in shi. Yana qarasawa ya baje akan bedroom zuciya na dukan uku-uku. Na shiga uku yanzu fa so suke su rabani da zahra mashkhur ya fad'a a zuciyar shi hankali a tashe. No never for ever wlh bazan ta6a sakin ta ba har a bada ina son ki zahra wlh ina qaunar ki bazan ta6a iya rayuwa babu zahra ba..... 5 days a go. To fah yanzu hankalin mashkhur ya sake tashi sosai sabida rashin ganin zahra, ga wani irin mugun son ta da yake ji yake kamar ya rufe ido ya gan shi a kusa da zahra. Gashi yaga ammi da dady sun share shi da maganr zahra yana so yaje ya gaya musu akan a dawo mai da matar shi zahra amma yana jin nauyin hakan, sabida yasan baza su ta6a yarda ba har sai yace yana son ta, shi kuma mashkhur gani yake bazai ta6a karya record d'in rayuwar sa ba. Sabida shi tun yana yaro baya canza magana in ya kafe akan abu d'aya in yace baya so tofa baya son abu, ko mai zai faru amma sai gashi yanzu ALLAH ya jarrabe shi da son zahra. 6angar abdul kuwa jiki yayi kyau masha ALLAH, yanzu yana iya komai da kansa har abinci yana ci abinda ya rage kawai kwarain jiki da kuma mai da jikin sa. Yau kwana shida kenan mashkhur yana tinanin mafita game da zahra. Ko ishashan abinci mashkhur baya samu yaci kullum tinanin mafita yake amma yanzu ya gama yanke shawarar zuwa wajan ammi da dady ya sanar da su yana son matar sa. Misalin qarfe 5 na yamma mashkhur ya shiga 6angaran ammi yana shiga bai tsaya ko ina ba sai bedroom d'in ammi. Baki d'auke da sallama mashkhur ya shiga, zaune ya tarar da ammi tana yanke farjan qafar ta. Zama mashkhur yayi a gefan ta tare da cewa ammi ina wani barka da yamma, gyara zama ammi tai tare da cewa barka dai mashkhur sannu da shigowa ka shigo a dai-dai kaga dai ba mai yanke min farce nasan abdul bacci yake su haidar kuwa basa nan ruma tana girki, tinda ka shigo sai ka cigaba da yanke min farce koh?. Tom ammi shikenan daga haka mashkhur ya kar6i abin yanke farce ya cigaba da yankewa ammi farce zuciya cike fall da tinanin taya zai fara gayawa ammi zancan nan. Bayan mashkhur ya gama yankewa ammi farce gyara zama yayi tare da cewa ammi dama ina so na gaya miki wani abu. Gyara zama itama ammi tai tare da cewa to mashkhur ina jinka menene. Hmmm ammi da akan maganar zahra ne, cikin zuciyar ammi tace anzo wajan, amma a fili sai tace uhmm ina jinka. Ammi wai yaushe zata dawo ne? Nima mashkhur ban sani ba wlh, ammi to gaskiya ya kamata ta dawo, to kai meye damuwar ka da dawowar ta, ammi ta watsawa mashkhur tambayar. Jim mashkhur yayi can kuma yace sabida matata ce mana. Hmmm lallai kam matar kace, mene amfanin dawowar ta ita da ba tarewa zatai ba kuma ba santa kakale ba kawai ka rabuda da ita ta zauna a can, ka sake ta ta auri masu son ta. Haba ammi nifa bazan sake taba ina son ta dan ALLAH kuce ta dawo wlh ina son ta. Hmmmm yanzu aka fara wasan, ammi ta fad'a a zuciyi a fili kuma cewa tai gaskiya ne naji kana son ta sai akayi yaya?. Ee sai ta dawo mana ammi mu tare da ita a gidan mu da ake gina mana, lallai mashkhur kama dena maganar tariya sabida ita ba son ka take ba. Aa ammi zata so ni mana zan sa ta so ni. Jinjina kai ammi tai tare da cewa shikenan kaje kasa ta fara son ka mude namu ido ne ta amince zata tare a gidan ka shikenan, ai ahmad abokin ka gidan su ne kaje ya raka ka. Jim mashkhur yayi na wasu lokutan can kuma yace gaskiya ammi ni bazan iya zuwa kaduna gidan su ba sai dai ku kuce mata ta dawo. Hmmm lallai mashkhur kana da sauran aiki a gaban ka, sai dai kuwa ka gama zama da zahra a matsayin matar ka har in mu zamu ce ta dawo in kasan kana son ta kaje ka dawo da ita da kan ka kaji ko?. Girgiza kai mashkhur yayi tare cewa nifa ammi bazan iya zuwa gidan su ba. Hmmm da kyau mashkhur in dai bazaka iya zuwa gidan su ba ka dawo da ita haka zalika muma bazamu iya cewa ta dawo sabida kai ba, kuma ma kai a nufin ka zamu sake yiwa zahra dole akan sai ta so ka ne ko ta cigaba da zama da kai a matsayin mijin ta, wlh baka isa ba mashkhur har sai zahra ta bud'e bakin ta tace tana son ka kuma ta yarda zata zauna da kai a matsayin mijin ta tukunna zamu amince muma. Rai ba dad'i mashkhur yace to shikenan ammi ALLAH ya wuci zuciyar ki ni zan iya jira ta dawo sai na gaya mata amma bazan ta6a zuwa gidan su ba. Daga haka mashkhur ya miqe ya fuce, hmmmm yaro yaro ne bai san wuta ba sai ya taka muje zuwa mashkhur ai yanzu ma aka fara wasa lallai ma hmmm ammi ta qarasa maganar tana saki wani siririn murmushi mai cike da tausayawa mashkhur. KADUNA. To fah zahra da ilham sun zama 'yan garin kaduna, suna shan yawo sosai kullum a fita shan ice cream suke da zuwa shoppe nana ce take kai su ko ina da yake ta iya drive. Zahra ba laifi ta saba da mutan gidan sosai ta saki jikin ta da su musamman maman ta da nana. Zahra tana jin dad'i zaman kaduna kamar gida duk abinda suke so ana yi musu, amma sai dai zahra tayi mutuqar d'aga hankalin ta akan sai ta koma kano ta duba yaya abdul. Duk da kuwa suna waya amma tace ta yarda ma tana so ta koma kano ko dai bazata kwana ba ta duba abdul ta dawo. Abban zahra yace a barta taje ta duba shi sai ta dawo dan haka yanzu zahra sun shirya tsaf ita da ilham harma da nana dumin zuwa duba yaya abdul. Satin su zahra d'aya kenan a kaduna. Washe gari da safe driver ya d'ebe su zuwa kano da yake nana bata iya drive mai tsayi ba............ KANO. Su zahra sun sauka garin kano lafiya qalau. Drive yana parking su zahra suka futo cike da zumid'i suka shige cikin gidan. Direct 6angaran ammi suka wuce. suna shiga suka tarar da ameer yana wasa a babban falon da gudu ameer ya qaraso wajan zahra tare da cewa oyoyo aunty zahra ta. Itama zahra cikin farin ciki ta rungume shi tare da cewa oyoyo my ameer d'i na. Bayan zahra da ameer sun gama rungume juna cewa tai ameer ina ammi. Tana kicin tana dafa mana abinci ita da ruma. Murmushi zahra tai tare da cewa yauwa zo muje ko, daga haka zahra ta kama hanyar kicin hannu riqe da ameer nana da ilham suna biye da ita. Suna shiga kicin zahra ta qarasa wajan ammi tare da rungume ta tana cewa oyoyo ammi. Cikin farin ciki ammi tace ah mutanan kaduna kune?, kwana nawa kika zahra amma kika dawo?. Murmushi zahra tai tare da cewa eee mana ammi wajan yaya abdul nazo ya jikin nasa so nake na duba shi. Murmushi ammi tai tare da cewa jikin abdul da sauqi tun yaushe abdul ya samu sauqi harya koma part d'in su ma yanzu yana can. Sakin ammi zahra tai sanan ta rungume ruma a gaggauce, ta sake ta tare da cewa ilham kuzo muje wajan yaya abdul. Daga haka zahra ta fuce da sauri, ilham da nana ko gaisawa basuyi da ammi ba suka bi bayan zahra. Zahra da sauri take tafiya burin ta tasa yaya abdul a idon ta kawai, suna shiga part d'in zahra bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in yaya abdul. Fuska d'auke da murmushi zahra ta murd'a handel d'in qofar ta shige tana cewa oyoyo farin cikina yaya abdul. Zahra ta qaraa maganar ta nufar yaya abdul da yake gefan gado a zaune shi da mashkhur suna hira. Zahra tana zuwa ta fad'a jikin yaya abdul d'in ta hugging shi ciki farin ciki. Mashkhur kuwa da yake gefe a zaune wata nananuyar a jiyar zuciya ya saki sabida ganin shigowar zahra kamar almara, amma da yaga ta rungume abdul d'in sai yaji wani mumunan kishi ya taso mau, a dai dai lokacin ammi da nana suka shigo baki d'auke da sallama. Yaufa single page na samu damar yi. Mu had'e a next page. BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING............ *Page 112* Mashkhur kuwa da yake gefe a zaune wata nananuyar a jiyar zuciya ya saki sabida ganin shigowar zahra kamar almara, amma da yaga ta rungume abdul d'in sai yaji wani mumunan kishi ya taso mau, a dai dai lokacin ammi da nana suka shigo baki d'auke da sallama. Cikin farin ciki yaya abdul yace oyoyo my rayuwa ya fad'i hakan yana sake rungume zahra. Wani dogwan nunfashi mashkhur yaja sabida tsabar kishi da kyar ya iya kau da idanun sa gefe. Ilham karasowa tai tare da cewa yaya mashkhur ina wuni fuska ba walwala mashkhur yace lfy ilham. Itama nana qarasowa tai cikin sanyayiyar murya tacewa mashkhur ina wani ta fad'i hakan tana qare mai kallo a zuciya tana mamakin kyan sa kama drawing aka zana ba mutum ba sabida tsabae kyau. Shiru mashkhur yayi tare da d'agowa ya kalli nana kallo d'aya yayi mata ya kau da kai gefe yace lfy. Hakan da mashkhur yayiwa nana ba qaramin qona mata rai yayi ba, tsayawa tai tana ayyana abubawa da dama a zuciyar ta tace wai wanan daga gani zai yi girma kai ji wani yarda yake ji da kai kamar jinin sarau ta. can kuma ta mayar da kallon ta kan abdul da zahra. Sosai su zahra suka birge nana, a zuciyar nana tana jinjina haske irin na abdul dan har wani ja taga yana yi da yellow. Wata nannauyar a jiyar zuciya mashkhur ya saki lokacin da yaga zahra ta saki abdul ta bar jikin sa sai lokacin yaji nutsuwa ta d'an saukar mai kad'an yana san qarewa zahra kallo amma sabida ji da kai irin nashi ya kawar da kai gefe kamar bai son da shigowar ta d'akin ba. Ilham fuska a sake tace yaya abdul sannu ya jikin naka?, murmushi abdul yayi tare da cewa lafiya qalau ilham jiki na da sauqi ni yanzu ma sai na zane ki. Murmushi ilham tai tare da cewa aaa yaya abdul mai yayi zafi na yarda ba sai lamarin ya kai da duka ba. Hmmm baby ina kuka samu wanan babyn mai kyau kamar dai 'yar tsana abdul ya qarasa maganar yana kallon nana, murmushi zahra tai tare da cewa nana kizo ku gai sa da yaya abdul mana. Fuska a sake nana ta qaraso tare da cewa ina kwana, shima abdul fuska a sake ya amsawa nana tare da cewa hmm zahra wai a ina kuka sami wanan kyakyawar ne?. Had'e rai zahra tai tare da cewa haba yaya abdul ka dena cewa kyakyawa a gaba na taya zaka cewa wata kyakyawa a gaba na ni gaskiya kishi nake. Mashkhur kuwa ji yayi kamar ya sahaqe zahra sabida baqin ciki. Murmushi abdul yayi tare da jan kumatun zahra yana cewa aaa ai dai duk kyanta bata kai kifa. Murmushi zahra tai tare da cewa yauwa yanzu naji zance qanwata ce fa. Kai masha ALLAH dole dai naga kyanta tinda jinin ki ce ai tabarakin ki taci koh?. Murmushi zahra tai tare da cewa ee haka ne. Kai yaya abdul gaskiya baka gajiya da yabon zahra, nifa gaskiya ban gane ba ni mai kake nufi dani nai bani da kyau ko kuwa?. Murmushi abdul yayi tare da cewa hmmm ilham nifa in zahra tana nan bana ganin kowa sai ita, ni ban ma san kina da kyau ba ko kuwa?. Murmushi nana tai tare da cewa hmmm gaskiya dai ni kam naji dad'i tinda har aka gane ni ta qarasa maganar tana saki qasai taccan murmushi. Sosai ma ba dai ke qanwar zahra bace ai dole na ganki, ni bana son ganin ki a tsaye maza zo ki zauna. Murmushi nana tai tare da cewa tom godiya nake sosai da wanan karam ci. Nana ta qarasa maganar tana sauke ido akan mashkhur. Nan da nan nana ta sake jin haushin mashkhur ganin sai wani cin magini yake gashi sam baya fara'a bare magana dai kamar dai yanda abdul yake. Wani mugun kallo nana ta watsawa mashkhur, ai kuwa karaf mashkhur ya d'ago ya kalli nana, mamaki ne ya kama mashkhur ganin yarda nana take zuba mai wani kallo. Hakan da nana tai sai ya d'an bawa mashkhur mamaki a zuciyar shi yace tabb wanan da ita ce zahra ma inaga wataran sai dai muyi damfe da ita. Kawar da kai nana tai tare da qarasawa ta zauna a kusa da zahra. Mashkhur kuwa miqewa yayi ya fuce daga bedroom d'in zuciya cike da son kasan cewa da zahra. Zahra a zuciyar ta cewa tai ai kullum haka zaka qare da baqar zuciya. Yaya abdul nayi missing d'in ka fa zahra ta fad'a cikin farin ciki, hmmm ke dai bari zahra ai da kin qara one week a can da tini kin zo. Kai yaya abdul one week fa yanzu har sai kajira sai sati d'aya baka ganni ba?. Hmmm zahra ina son zuwa tun tuni amma ammi ce bata son na fara fita wai sai na qara samun sauqi. Hmm ai gwara dai da bata barin ka fita sai ka sake samun sauqi. Murmushi abdul yayi tare da cewa to ya sunan qanwar nan taki?. Murmushi zahra tai tai tare da cewa nana hafsatsunan ta itama kuma ilham cewa tai kai yaya abdul ni da kai muna son dai baqar fata, duk kabi ka rud'e da ganin nana. Murmushi yaya abdul yayi tare da cewa ni fa duk duniyar nan in kika cire zahra bana ganin kyan ko wace farar fata. Murmushi nana tai tare da cewa ashe muma baqaqe muna da rana. Sosai ma ai baqaqe sun fi farare kyau, abdul ya fad'a fuska d'auke da murmushi. Girgiza kai nana tai tare da cewa hmmm ba dai kusan kyau ba ai kyau yana wajan fararan fata. Shifa mutum duk munin sa in dai fari ne ya sha, kai nana a fakai ce dai zagin mu kike koh ai muma munanan ne kice farin mu ya tai make mu cewar abdul. Da sauri nana ta girgiza kai tare da cewa haba dai ai ku ALLAH ya baku ga hasken ga kyan nifa da a hanya nagan ka in ba kai magana ba sai na zata kai ba bahaushe bane dan farin naka ma har yayi yawa. Kai lalali tab nine ba bahaushe ba ai ni yanzu sai na siyar da ke da hausa baki sani ba. Dariya nana tai tare da cewa haba dai ai duk jahilcin mutum baza'a siyar da shi da yaran sa ba bai sani ba. Au haka kika ce to ki shirya muje kiga na gama cini kin ki na siyar da ke baki sani ba dama ga ki nan masha ALLAH da 'yan kumatun ki zaki yi tsada wanan na sai da ke kaka ta ta yanke saqa ai mayi kud'i. Dariya nana tai sanan tace lallai wato dani zakayi kud'in koh, hmmm gaskiya dai abun da kamar wuya ai ni duk wanda ya sace ni yasan mai ya satarwa kan sa, in ka siyar dani da kan su zasu dawo dani in gaya ma baza su iya dani ba. Dariya abdul yayi tare da cewa haba dai sai dai ba'ayi cini ki mai kyau ba ai in gaya miki in na samu na kai ki wajan da nake baki labari riqe ki zasuyi qam ba wanda zai sake ganin ki. Murmushi nana tai tare da cewa hmmm ai nasan ma dai da wasa kake koh ai daga ganin ka kana da kyan halin bazaka sai da mutum ba. Kai ni zakiyiwa wayo wato har kinji tsoro kenan harda yimin wani dad'in baki ai sai na kai ki ba gudu ba ja da baya. Murmushi zahra tai tare da cewa hmmm lalali abin naku azumin ne, ilham kina jin su koh? inaji zahra ai abin ne abin dariya ma nana dai taji tsoro. Aaa nifa ba wani tsoro da nake ji yanzu ma a tashi aje kuga in zanji tsoro. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm lallai nana wato aje ko to wlh duk kumatun nan naki da qibar nan taki kwana d'aya kin zazzage ke ba cika baki ba ko?. Murmushi nana tai tare da cewa ba wani cika baki aje. Rabu da ita zahra zamuje ne yau-yau ma kuwa ba sai gobe ba abdul ya fad'i hakan cikin nishad'i. Miqewa ilham tai tare da fucewa daga bedroom d'in. Zahra da nana kuwa zama sukayi wajan yaya abdul suna ta hira abun su, cikin anna shuwa da farin ciki. Bayan minti 20 da fitar ilham zahra miqewa tai ta fuce daga bedroom d'in domin d'ebowa yaya abdul abinci. Zahra a hankula ta fuce daga part d'in sabida kar su had'u da mashkhur, tana fita ta wuce part d'in ammi. Zahra da ta shiga ta jima sosai kafin su fito tare da ilham hannun ta riqe da tire d'in abincin. Suna shigowa part d'in zahra ta hangi mashkhur ya futo daga bedroom d'in shi da duk kan alamu dai fita zai yi, zahra gani tai karo na farko kenan a duniya mashkhur yayi mata kyau sosai sabida baqar shaddar tabi jikin sa ba sosai. Zahra basarwa tai ta kawar da kai suka kama hanyar bedroom d'in yaya abdul. Ke!!!! Zahra da ilham sukaji mashkhur ya ambaci hakan ko juyawa zahra batai ba kamar ma bataji ba duk da tasan da ita yake. Ilham kuwa juyawa tai tare da cewa na am yaya mashkhur. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ba da ke nake ba, oh ashe zahra ke yake kira cewar ilham. Ya mutsa fuska zahra tai sanan ta miqawa ilham plate d'in hanunta tana cewa gashi nan kai wa yaya abdul kice mai ganinan zuwa. Kar6a plate d'in ilham tai tare da cewa to ta shige bedroom d'in abdul. Zahra kuwa juyawa tai ta fara tafiya a hankula kamar bata son taka qasa tana wani shashan qamshi. Mashkhur kuwa zuba mata ido yayi yana qare mata kallo, tafiyar nan ta zahra tana rikita mashkhur a zuciyar shi yana mamaki yarda zahra ta fara mai rashin mutunci sanfur sanfur. Mashkhur dogwan nazari ya tafi dan har zahra ta qaraso bai sani ba. A gadarance zahra tace gani nan fa sauri nake, sai a lokacin mashkhur ya dawo daga hayyacin sa. Da sauri ya mai da idon sa kan zahra ya zuba mata ido kamar yarda itama ta zuba mai kowa yana saqa abinda yake ran shi,. Zahra data ga kallan yayi yawa kawar da kai gefe tai tare da cewa ina jin ka. Da izinin wa kika tafi kaduna? Mashkhur ya watsa mata tambayar, ba 6ata lokaci zahra tace da izinin iyayae na biyu ammi da dady da izinin su naje. Su suke auran ki ko ni?, ta6e baki zahra tai tare da cewa babu ko d'aya a ciki ni bani da wani aure. Cikin mamaki mashkhur yace oh iskanci ki har ya tashi daga rungume maza da auren ki ya koma baki da aure. Oh ai da gaske nake bani da wani aure a yanzu da ne dai nasan a d'auramin aure da kai, amma a halin yanzu nasan ka dad'e da saki na kamar yarda kake fad'a takaddata kawai nake jira. , kiyi uban mai da takaddar? Ah shedar ina da lasisin yin wani auran mana. Oh to bazan sake kin ba, cikin mamaki zahra tace kai sabida mai ba haka kake cewa kullum zaka sake ni ba yau kuma kace bazaka sake ni ba?. Kwarai haka nake cewa da amma yanzu bazan sake kin ba zama dani da ke yanzu muka fara ke ko mutuwa nai bazaki aure ba. Tabb lallai yaya mashkhur da ma ka dena wasan nan dan wlh bana ganewa nake ba kawai ka ban takadda ta ni na matsu ka sake ni na wuta aa. Hmmm ai kuwa zaki gaji da jira dan bazan ta6a sakin ki ba. To sabida mai bazaka sake ni ba zahra ta fad'a hankali a d'an tashe. Shiru mashkhur yayi na wasu lokutan can kuma yace zan gaya miki dalilin amma ba yanzu ba. Oh kaji da shi saki kamar anyi an gama, lallai zahra yanzu rai ni ya fara shiga tsakani na da ke, ko da yake bazan yi mamaki ba tinda kina tare da wanan mara kunyar qanwar taki. Cikin mamaki zahra tace to itama ta shigo list kenan mai tai ma. Ban sani ba zo ki raka ni. Wani kallo zahra tai wa mashkhur sheqeqe sanan tace na raka ka ina?. Kizo ki gani sace ki zanyi ne ko kuwa?, oho wa ya sani ko sace nin za kai. Ai kuwa dai nayi asara tinda na rasa wanda zan sace sai matata. Kai mata kuma ni kar ka sake cemin matar ka kai ko kunya ma bakaji in kace ni matar kace?. Taya zanji kunya tinda na san gaskiya na fad'a. Ah wace gaskiya ko ka manta sanda kace kar na sake cewa kai mijina ne to ni ma kar ka qara cewa ni matar kace. To yanzu na amince ki ringa cewa ni minin ki ne, to bazan fad'a ba d'in kai ba mijina bane. Hanun ta mashkhur ya ruqo tare da cewa tawo dai mu tafi kar ki 6ata min lokaci. Hanunta zahra ta fizge tare da cewa ni ba inda zani kam. Wlh kika sake bari nace kizo mu tafi d'aukar ki ma zanyi a hannu. Hmmm lallai yanzu sai ka d'auke ni a hannu kenan? Wani kallo rainin hankali mashkhur ya zubawa zahra. Zahra kuwa cewa tai nifa ban gane ba sai kace nazo na raka ka wai na raka ka ina?, mene abin mamaki kike raka wasu ma bare mijin ki dallah ni zo mu tafi. Zahra turo baki tai tare da cewa hmmm ka dai je can ka nemi matar ka ba dai ni ba. Hanun ta mashkhur yaja suka fara tafiya. Zahra tayi-tayi ta fizge hanun ta kasa, ni sakar min hanuna naji zan raka ba sai kayi min dole ba. Sakin ta mashkhur yayi tare da cewa to muje dai bakin mota fa kawai zaki raka ni ai gwara na koya miki rakiyar miji kafin mu tare. Tabb wlh sai dai ka nemi da wanda zaka tare ba dai ni ba ko kaje ka d'auko zee ku tare. Mashkhur jin maganar yayi unexpected amma sai ya basar da zancan kamar dai bai ji abinda zahra tace ba, sabida shi sam ya manta da wata zee ma sai da yanzu zahra ta fad'a sunan ta ya tina da ita. Haka mashkhur da zahra suka cigaba da tafiya gwanin sha'awa har suka fita daga part d'in su suka nufi parking space d'in gidan. Suna isa zahra tace to gashi nan dai na raka ka zan koma. Ruqo hanun ta mashkhur yayi tare da cewa aaa haba mene na sauri ki qarasa rakani bakin motar mana. Wani siririn tsaki zahra taja tare da cewa kai nifa ka ishe ni haka. Nan da nan mashkhur ya had'e rai lokaci guda annurin fuskar sa ya 6ace cikin kakkausar murya mashkhur yace daga rana mai kama ta yau karki sake yi min tsaki. Sai a lokacin ma dai zahra ta tina ashe mashkhur baya son tsaki, hmmm lallai ma ta auna arziki da bai sharara mata mari ba kamar yarda yakewa sauran yaran gidan in su kai mai tsaki. Kawar da fuska zahra tai tare da cewa to, daga haka dai suka qasa bakin motar har mashkhur ya bud'e ya shige, zahra kuwa sai taji tsoran shi ya d'an kama ta ya had'e ran nan nasa kamar da yarda yake mata a rasha. To a dawo lafiya zahra ta fad'a a taqai ce, juyowa mashkhur yayi tare da sakarwa zahra wani qasai taccan murmushi mai sace zuciyar masoya yace ALLAH yasa hakan matata. Ta6e baki tai tare da cewa gaskiya ni ka dena cemin matar ka nifa ba matar ka bace sabida mun kusan rabuwa. Hmmm lallai yarinya kenan ni da ke mutukaraba ta kalmin kaza wlh ko mai zai faru bazan ta6a sakin ki ba har abada muna tare.................. Mu had'e a next page gobe. BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 113* Hmmm lallai yarinya kenan ni da ke mutukaraba ta kalmin kaza wlh ko mai zai faru bazan ta6a sakin ki ba har abada muna tare.................. Cikin mamaki zahra tace tab to sabida mai baza ka rabu dani ba? nifa ba son ka nake ba bare kace zakamin dole. Oh ALLAH koh? to nima ai ba son naki nake ba kuma ni ban ce ki so ni ba amma saki ne bazan ba zama dani dole ko kina so ka bakya so. Hmmm to mu zuba mu gani ai da da yanzu ba d'aya ba so kake na cigaba da zama da kai, kai ta muzguna min kamar da kenan to wlh bazan iya ba kuma dole ka sake ni. Zahra tana gama fad'in hakan ta juya ta bar wajan rai ba dad'i. mashkhur bin zahra yayi da ido yana qare mata kallo cikin zuciyar shi yana tinanin mafita, hmmm zaki gane baki da wayo yau ba sai gobe ba sai na aika ta miki abinda dole sai an bani ke na cigana da zama da ke ko kina so ko bakya so. Daga haka mashkhur ya tayar da motar shi ya fici daga gidan zuciya fall cike da so da qaunar zahra. Zahra tana tafiya daga wajan mashkhur bata zame ko ina ba sai bedroom d'in yaya abdul. Baki d'auke da sallama zahra ta murd'a handel d'in qofar ta shige. Zahra tana shiga kamar yarda tai tinanin ta tarar da nana da ya abdul harma da ilham suna hira, zama tai a gefe ba tare da tace komai ba zuciya cike fall da baqin cikin abinda yaya mashkhur ya gaya mata akan wai ba zai sake ta ba. Baby na waya ta6a min ke haka kika 6ata rai nifa bana so naga kina fushi bama yayi miki kyau abdul ya fad'i hakan yana tsare zahra da kyawawan idonuwan sa. Murmushi dole zahra ta qaqalo tare da cewa ah ba komai yaya abdul waye kuwa zai 6atama ni, bayan kuma ina da kai ba abinda yake damuwa. Hmmm haka nake son ji my zahra ALLAH ya kare min ke kyakyawa ta. Murmushi zahra tai tare da cewa ameen yaya abdul daga haka ta miqe tare da cewa to nana aku sarkin magana kuzo muje muci abinda ni yunwa nake ji. Murmushi nana tai tare da cewa to aunty ilham taso mu tafi yaya abdul in muka gama zan dawo mu cigaba da hirar ko, fuska a sake abdul yace to shikenam nana sai kin dawo ina jira. Daga haka zahra ta fuce ilham da nana suka bi bayan ta. Suna fita nana tace kai amma gaskiya wannan yaya abdul d'in yana da kirki sosai aunty zahra. Murmushi zahra tai tare da cewa kad'an ma kika gani in dai yaya abdul d'i na ne ai yaya abdul yana son mutane sosai ga kirki halin sa kenan. Murmushi nana tai tare da cewa gaskiya dai kam naga alama gashi kyakyawa da shi. Murmushi ilham tai tare da cewa to nana ko dai ko dai. Wah ita tama isa ilham kin manta dani ne zahra ta fad'a tana zaro ido. Tsaki ilham tai tare da cewa kai zahra kina da matsala ina kika baro mijin naki. Hmmmm nifa wanan rai nin hankalin naku ya ishe ni sai ku ta cewa zahra tana da miji kuma nasan ba haka bane. Murmushi ilham tai tare da cewa to shikenan nana tinda baki yarda ba zo muje ki tambayi ammi. Yauwa da kyau ai kuwa sai na tambaye ta. Nana tana gama rufe bakin ta suka hangi faruq da haidar sun dawo daga school, tsayawa su ilham suna jiran su qaraso, tin daga nesa faruq da haidar suke sakin murmushi farin ciki sabida ganin su zahra. Bayan sun qaraso suka gaisa fuska a sake nana taji dad'in hakan sosai yarda taga faruq da haidar sun sakar mata fuska kamar dai sun san ta. Bayan su faruq sun wuce 6angaran su nana cewa tai kai gaskiya wanna suma suna da kirki sosai, qanan yaya abdul ne suna kama da shi maman su d'aya koh?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa wanan fa suma ammi ce ta haife su, shi abdul momy ce ta haife shi shida rukee da ruma kuma kin san yanzu rukee ta rasu. Cikin tausayawa nana tace hmm abin tausayi ai momy bata da kirki ban son yarda akayi abdul ya zama mai kirki ba. Wlh ni a tinanina ma wanan ne d'an momy, ga kyau iya kyau amma ba shi da sakin fuska sosai,. Murmushi ilham tai tace wai yaya mashkhur kike nufi?. Da sauri nana ta d'aga kai tare da cewa shifa wlh yana da kyau kamar shi yayi kansa amma bashi da kyan hali yayi ta shawa mutane kuna baya son magana fuskar nan tasa a tamke kamar fuskar shanu. Dariya ilham da zahra suka saki a tare. Kai amma nana baki da kirki yaya mashkhur d'in kike cewa haka zahra ta fad'i hakan tana sake sakin dariya. Hmmm ai wanan da kika gani shine mijin yayar ki zahra ilham ta fad'a tana sakin murmushi tsokana. Nan da nan ta had'e rai it am kuma nana cikin mamki ta zaro ido tare da cewa au haba shine babban yayan naku da kuka cewa shi aka aura zahra ni kuma naqi yarda. Gyad'a kai ilham tai tare da cewa eee shine mana. Zahra kuwa nan da nan ta sake had'e rai kamar zatai kuka, kai aunty lfy naga kina had'e rai ko dai ba shi bane?. Rai ba dad'i zahra tace shine mana nana qarya za'a yi miki ne?. To amma naga kina shan kunu? Hmmm wlh nana wai bata son shi cewar ilham. Kai aunty zahra sabida mai bakya son shi, ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa hmmm nana kenan bazaki gane ba amma ni bana son shi ki taya ni da addu'a ALLAH yasa ya sake ni bana son shi wlh. Kai aunty yanzu wanan kyakyawan zaki ce bakya so jibe shifa kamar shi yayi kan sa duk inda ake neman cikakyan namiji mai kyau da zati ya kai amma zaki rabu da shi?. Tsaki zahra taja tare da cewa ke kikaga kyau a tattare da shi amma ni ban gani ba kuma ba son shi daga haka zahra tai gaba rai a 6ace. Jinjina kai nana tai tare da cewa wai lallai abun babba ne ni tinda nake ban ta6a ganin aunty zahra ta 6ata rai ba sai yau. Murmushi ilham tai tare da cewa hmm ki rabu da ita zata sauko da kan ta. To ALLAH yasa amma gaskiya ni bai birge ni ba sabida bashi da sakin fuska ba fara'a ba magana, murmushi ilham tai tare da cewa ke dai bari nana haka yake ba iya ke kad'ai ba yakewa hakan ba shi sam baya son magana da hayaniya ne haka halinttassa take. Tabbb aunty ilham wayaga zaman bebaye ai yanda zahra take shiru-shiru d'in nan shi ma baya son magana, wlh zaman bebaye zasuyi akai tafiyar. Dariya ilham tai sanan tace to nana zama na nawa su da suka zauna a russian sukayi shekar da watanni,. Cikin mamaki nana tace haba aunty ilham ai ni baku bani labarin nan ba amma naga bata haiwu ba?. Kai nana haiwuwa kuma suda basa son junan su akayi auran daga shi har ita ba wanda yake so akayi auran amma yanzu dai gani nake kamar yaya mashkhur ya fara son ta. Hmmm tab gaskiya dai ni bana son su rabu sabida sun dace sosai kawai dai dan shi baya son magana ne kuma baya sakin fuska. Hmmm ke dai bari nana nima bana son auran nan ya rabu kullum addu'a nake ALLAH ya sasanta tsakanin su. To ameen dai amma ni ko sun sasanta in suka tare a gidan su ba lallai ne na ringa zuwa gidan sosai ba sabida bashi da sakin fuska sai naga kamar ma shawa mutane kunu yake haka kurum wataran ya dake ni. Dariya ilham tai tare da cewa kai nana bakya rabo da abin dariya wlh. Daga haka nana da ilham suka rankaya part d'in ammi suna tafe nana tana ta kawowa ilham complain d'in mashkhur. Bayan sun qarasa ciki suka zauna suka ji abinsu suka sha hira da ammi. Shima bayan dady ya dawo yayi farin ciki da zuwan su zahra sosai da sosai kuma sun sha hira sosai. Zahra da taso su kwana ammi tace yau zasu koma tinda dai mama batace su kwana ba. Dama ammi tayi hakan ne sabida mashkhur, kar ya 6allo masu ruwa tasan zai aikata hakan tinda ya fara son zahra. To ammi kafin su tafi ta kira zahra ta ja mata kunne sosai game da mashkhur, akan ko waya ya bugo mata karta yarda ta amince da soyayar shi da wuri sai yayi laushi sosai. Zahra tayi mamaki da taji ammi tace mashkhur yana son ta dan ita bata ba6a tinanin ko a mafarki mashkhur zai so mai kama da ita ba bare ita. A zuciyar zahra kuwa ta d'au alwashin baza ta ta6a amincewa da mashkhur ba dole ya sake ta ta auri yaya abdul tinda shine za6in ran ta ba yaya mashkhur ba. Nana kuwa lokaci guda suka saba da abdul da yake ita nana tana son mutum mai sakin fuska kuma gashi fari haka su kai ta hirar su kama da can sun san junan su. Misalin qarfe 5 na yamma driven su zahra ya d'auke su domin komawa kaduna, zuciyoyin abdul da zahra cike da kewar junan su. Mashkhur........... Sai bayan kiran sallah magriba sanan ya dawo gidan,. Zuciyar mashkhur cike fall da qudirin sa akan zahra, yau mashkhur ya qudirta a ransa ko mai zai faru sai ya kau da abinda yake tsakanin shi da zahra, ko ya samu a bar mishi matar sa su koma gidan su, su tare. Bayan mashkhur ya futo daga motar shi direct part d'in ammi ya nufa dan yasa zahra a idanuwan sa kafin ya aika ta mata aika-aika. Mashkhur yana sa qafarsa a qofar babban falon ammi da niyar shiga shi kuma abdul yana fitowa. Oh yaya mashkhur sai yanzu ka dawo kenan sannu da dawowa. Yauwa abdul wlh sai yanzu na dawo, jinjina kai abdul yayi tare da cewa kai aikuwa kayi dare gashi har su ilham sun tafi bakuyi sallama ba, a zabira mashkhur yace yaushe suka tafi kuma. Mamaki ne ya kama abdul ganin yarda mashkhur ya zabura daga jin ance su zahra sun tafi, amma sai ya d'an basar yace wlh tin dazu wajan qarfe 5 suka tafi sabida kar suyi dare a hanya. Mashkhur danne zuciyar shi yaya ya d'an basar tare da sakin fuskar sa yace okay to ALLAH ya sauke su lfy ALLAH yayi bazamuyi sallah ba. Ameen yaya mashkhur, daga haka dai mashkhur ya shige ciki zuciya cike da baqin ciki shi kuma abdul ya wuce part d'in su. To fa mashkhur yau bacci ya gagara da ya rufe ido yake ganin zahra ya gama tamawa yau zasuyi first night d'in shi da zahra amma kashh ALLAH bai ba. Ga wani irin mugun son zahra da yake addabar mashkhur. Can mashkhur yace to yanzu kuma sai yaushe zan sake ganin ta? Zuciyar mashkhur ce tace mai tabb ai kuwa ba rana sai dai kaje kaduna. A fili mashkhur yace tabb ALLAH ya sauwaqe na bita kaduna dan ina son ta. To ranar dai haka mashkhur ya kwana bai rintsa ba sabida so da tinanin zahra. KADUNA. To su zahra sun sauka garin kaduna lafiya, bayan driver yayi parking, suka sauka sanan suka shige ciki. suna shiga ciki gidan zahra ta wuce bedroom ta shiga toilet tai wanka sanan ta fito ta gabatar da sallolin magriba da isha'i, bayan ta idar ko abinci bata nema ba ta bi lafiyar gado ta kwanta. Jikin zahra yayi sanyi sosai da jin cewa wai mashkhur yana son ta abin ya girgiza ta kuma ya bata mamaki sai, duk da har lokacin bata gama yarda da cewa mashkhur son gaskiya yake mata ba kwai tafi karkata da so yake su tare ya cigaba da zalin tar ta, abinda zahra take ayyanawa a ran ta kenan. To haka dai zahra tai ta fama da tinane-tinane kala-kala. Har nana tazo tai bacci amma zahra ta kasa runtse ido ta rasa mai ke damun ta, abin mamaki har ilham ta gama wayar dare ita da ahmad itama tai bacci amma zahra ta kasa. Zahra tana rufe ido magaganun mashkhur suke dawo mata kwakwalwa. Yarda ya ringa cewa bazai ta6a sakin ta ba har a bada da kuma yanda ya ringa cewa mata matar shi hakan ba qaramin tayarwa da zahra ankali yake ba, ranar dai zahra itama bata iya rintsawa ba. Washe gari....... Yau zahra haka ta wani sukuku a gidan nan sam ta kasa walwala abu biyu zuwa uku ne suke damun zahra. Na farko mamakin wai mashkhur yana son ta na biyi kuma baqin cikin mashkhur yace bazai sake taba, na uku kuma tana kokwan tan anya mashkhur ba wata gadar zaran mugunta yake shirya mata ba. Haka dai zahra ta wani ranar ba walwala, wini tai a kwance akan bed tana tinani sallah ce da cin abinci kawai yake tashin zahra kamar dai wata mara lpy. 6angaran nana kuwa tini ta bawa maman ta labari akan zahra da mashkhur ba son juna suke ba amma wai yanzu kamar dai mashkhur d'in ya fara son ta. Hakan ya bawa mama mamaki sosai, ita da take ganin d'iyar ta tana da ciki an kusan haifa mata jika ashe zancan ba haka yake ba. Amma sai ta yi addu'a a zuciyar ta akan ALLAH yasa zahra da mashkhur su fara san junan su sabida ita bazata so a raba auran ko dan halaccin su ammi. Washe gari. Tini zahra ta saki jikin ta ta fara walwala kamar da duk tabi ba watsar da maganar mashkhur gefe kuma tana sake addu'a akan ALLAH yasa da wasa yake, kuma ALLAH yasa ya sake ta ta wuta da wanan wahalar. One week a go. MASHKHUR. Abu kamar wasa ya koma gaske mashkhur yanzu mugun son zahra yake, in yana cin abinci tinanin zahra in yana drive tinanin zahra yake in yana zaune tinanin zahra in yana kwance tinanin zahra in yana bacci mafarkin zahra. Wani irin mugun son zahra ne ya kama mashkhur ta ko ina sai yayi kwana biyu bai yi magana da kowa ba sabida tsabar qaunar zahra, kuma gashi mashkhur yace bazai je kaduna ba, ammi da dady kuwa sun ce ba ruwan su, yaje ya dawo da zahra da kan sa in yana son su cigaba da zaman aure.................. Hmmm kuna ganin mashkhur zai je kaduna kuwa?. Ko yaje kaduna kuna ganin zahra taza amince da soyayar shi kuwa?. Yau naso nayi muku double page amma ALLAH bai yi ba, mu had'e a next page gobe dan jin ya zata kaya. Sorry mashkhur. 😂😥 ADALILINTA 💜❤💜 AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........... *page 114* Wani irin mugun son zahra ne ya kama mashkhur ta ko ina sai yayi kwana biyu bai yi magana da kowa ba sabida tsabar qaunar zahra, kuma gashi mashkhur yace bazai je kaduna ba, ammi da dady kuwa sun ce ba ruwan su, yaje ya dawo da zahra da kan sa in yana son su cigaba da zaman aure.................. Kamar dai kullum mashkhur yana kwance a bed yana tinanin zahra. Wani irin mugun son zahra ne yake damun mashkhur, har takkaddar gurbin samin aikin mashkhur ta fito amma ko ta kanta bai biba sabida ba itace a gaban sa ba zahra ce kawai a gaban sa. Da kyar mashkhur ya iya miqewa ya shiga toilet ya d'auro alwala sanan ya fito ya saka jallabi ya wuce masallaci. Bayan mashkhur ya fito daga masallaci yana shigowa gida bai tsaya ko ina ba sai wajan ammi. Murd'a handel d'in qofar d'akin mashkhur yayi baki d'auke da sallama ya shige ciki. Zaune ya tarar da ammi akan sallah ga dukkan alamun bata dad'e da idar da sallah ba. Jiki ba kwari mashkhur ya qarasa wajan ammi ya gai da ita, bayan ya gama gai da ita samu waje yayi gefan ta ya zauna. Bayan wasu lokutan mashkhur yace ammi?, na'am mashkhur menene?. Ba 6ata lokaci mashkhur yace ammi zahra, kallan sa ammi tai cikin mamaki tace zahra kuwa mai tai ma. Ni ba abinda tai min kawai so nake ta dawo ammi wlh zaman nan nata acan ya isa haka. Hmm mashkhur kenan zancan kake so ban gayama zahra bataza ta6a dawowa da kan ta ba in ka matso ka bita har kaduna ni dan ALLAH ka barni na wuta da maganar zahra nan. Haba ammi dan ALLAH kuce ta dawo haka nifa na gaji da wanan abu. Ta6e baki ammi tai tare da cewa sai kuma kayi mashkhur, gwara ka canza wani zancan. Rai ba dad'i mashkhur ya tashi ya fuce daga d'akin. Yana komawa d'akin sa ya d'auki wayar shi ya kira ahmad. Bayan sun gama gaisawa mashkhur yacewa ahamd dan ALLAH yazo yana son ganin sa, ba musu ahmad yace to. Bayan awa d'aya da wayar su sai ga ahamd yazo ya samu mashkhur har bedroom d'in shi. Bayan sun gama gaisawa ahmad yace mai yake faruwa haka mashkhur ka kwad'a min wanan kiran gaggawan. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa yaushe zahra zata dawo?. Cikin mamaki ahmad yace tabb wata sabuwa mene na damun kan ka da dawowar ta kuma mashkhur. Rai ba dad'i mashkhur yace ahmad wanan wace irin tambayar rainin hankali ce, ni da matata har sai ka tambaye ni dalilina na son dawowar ta. Wani siririn murmushi ahmad ya saki tare da cewa ya haquri hakane ashe matar kace nifa mantawa nake da hakan, kuma kaga kai kace min kuna komawa nigeria zaka sake ta ni sai nai tinanin kama sake ta. Wani mugun kallo mashkhur ya watasa wa ahmad tare da cewa kai ma ashe har da kai a 'yan jiran na saki matata to wlh ko zaka mutu bazan ta6a sakin taba. Dariya ahamd yayi sosai tare da cewa aa ni ai bance ka sake ta ba mashkhur kai ne fa da bakin ka kace zaka sake ta, karka manta har haquri nake baka amma kace sai ka sake ta. To yanzu kuma ni muhammad mashkhur, nace ma bazan sake ta ba yauwa. Hmmm aa mai da wuqar mashkhur to ALLAH ya qara qulla igiyoyin auran katamau, ai muma bama son saki. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa wlh ahmad bazaka gane ba ina cikin damuwa. Murmushi ahmad yayi tare da cewa hmmm dama ai nace in tai wari zamuji, mai yake faruwa. Ahmad dan ALLAH kaje ka dawomin da zahra gidan nan. Wah ni rufamin asiri mashkhur ai kai da kake mijin ta kai ya kama ta kaje, duk da nasan ko kaje ba lallai 'yan gidan su bari ka tawo da ita ba. Cikin mamaki mashkhur yace sabida mai? Hmm sabida suna san ta basa so tabar gida,. Tabb to ai kuwa dole ta dawo wajan mijin ta ko suna so ko basa so, mashkhur ya fad'a a gadaran ce. Hmmmm mashkhur kenan kabi komai a sannu fa. Ahmad bazan iya ba ni burina kawai zahra ta dawo hannu na,. Wai kai mashkhur kana nufin ka fara son zahra ne ko kuwa?, ahmad ya tambaya cike da son tabbatar da abinda yake zargi. Ba wani kwana-kwana bare 6ata lokaci mashkhur yace kwarai ahmad ciwan son zahra ne yake damuna. Tabb lallai mashkhur inaga abin nan kamar sai ka miqe tsaye, cikin mamaki mashkhur yace sabida mai kace haka ahmad. Hmmmm to ita zahra tana son kane? Oho ban damu da ta soni ko karta so ni ba ni dai tinda ina son ta shikenan. Tab lallai mashkhur zaka sha wahala in baka bi so a sannu ba, shifa so ba siyar da shi ake ba kuma ba qarfi ne yake kwata ba, dabara, jarum ta, kalamai masu dad'i lalla6awa, da kuma kyautatawa su suke sa mutum ya so ka, kuma har dai zahra bata fara son ka ba wlh ko kun tare da ita bazaka ta6a jin dad'in ta ba dan wahala zaka sha. Jiki a sanyaye mashkhur yace da gaske kake ahamd abinda kake fad'a. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa kwarai mashkhur, sai ka zamo mai jure duk wulaqanci da 6aacin rai in dai akan soyayya ne ka kau da kai, sai ka zamo mai yawan yiwa abinda kake so kalamai masu dad'i. Hakan ne zai sa ka shawo kan zahra ta lallami har taji ta fara son ka, amma yanzu nasan zahra tana jin haushi yadda ka ringa azbtar da ita a baya to dole sai ka goge wanan a ranta kafin ta fara son ka mashkhur. Cikin karyewar zuciya mashkhur yace ahmad tayaya zanyi hakan sai nake ganin kamar bazan iya ba, kasan dai ni ban ta6a soyayya ba dama haka soyayya take da wahala?. Jinjina kai ahmad yayi tare da cewa hakane mashkhur musamman irin soyayar ku da zahra tana da wuyar sha'ani dole sai kabi a sannu zaka samu yadda kake so. Hmm ahmad in sha ALLAH zan jure komai in dai zahra zata so ni, taso muje ka rakani gidan su wlh zani. Da kyar ahmad ya iya qunshe Dariya da take qoqarin kwace mai yace aaa haba mashkhur, ai ba yanzu ba ka bari sai ka fara tura mata message na ban hquri zuciyar ta wuce sanan zakaje ka sanar da ita soyayar ka. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa aa ahmad zuwa da kai yafi saqo zan gaya mata da bakina, wlh in na sake kwan d'aya banga ta ba zuciya ta zata iya bigawa ahmad baka san yadda nake ji a zuciya ta ba kamar ana huramin wuta. Kayi haquri mashkhur mu bari sai zuwa gobe sai muje zan raka in sha ALLAH. Ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da cewa to ahmad nagode ALLAH ya kai mu goban. Hmmmm mashkhur kenan dama nasan dole zaka fara son zahra shi yasa nake ta nuna maka hanya amma ka kasa ganewa cewar ahmad. Hmmm kai dai bari ahamd wlh zaman da mukayi da zahra na saba da ita sosai, shi yasa nake ji bazan iya rayuwa babu ita ba. Hmmm kaga mashkhur ka samu damar da zaka shawo kan zahra amma bakayi hakan ba, ni na fahimta ka dad'e da fara son zahra amma, ina tsoran na gayama a lokacin. Cikin mamaki mashkhur yace haba ahmad yaushe ka fahimci hakan. Tun lokacin da zee ta cillo zahra daga sama, zahra ta fara jinya tun a lokacin na gane ka fara son zahra amma kai baka sani ba, shi yasa na tawo daga russian na barku acan dan ku fahimci junan ku. Amma kash hakan bai yiba duk da dai naga kun d'an shaqu kad'an. Kai ahamd amma da ka gaya min a lokacin ai da nasan mai zanyi wlh da tini wani zanca ake ba wanan ba mashkhur ya qarasa maganar yana cizar le6e. Murmushi ahmad yayi tare da cewa ai a lokacin kona gayama mashkhur bazaka yarda ba kuma da na gaya ma mai za kai?. Wani siririn murmushi mashkhur yayi tare da cewa hmmm kai dai abar zancan kawai. Shima ahmad murmushi yayi sanan yace tab wayaga so ya kama maza lallai mashkhur kaga yadda kabi ka canza ana ganinka ansan kana cikin damuwa dama ance irin ku wanda bakwa yin soyayya kuka tashi soyayya kunfi masuyi fad'awa. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa hmmm ALLAH dai ya kyauta kawai ahmad. Mashkhur da ahamd sun sha hira sosai, kafin ahmad ya tafi sukai sallama, da niyar gobe misalin qarfe goma zasu tafi kaduna. Mashkhur yau rai fass ya kwanta zuciya cike da farin ciki gobe zai ga sahibar sa masoyiyar shi zahra matar sa. KADUNA. Nana tana zaune ta rafka uban tagumi ta tafi duniyar tunani kwana biyu duk tafi ta canza kamar ba nana mai surutu ba kowa ya kasa gane mata. Zahra kuwa tana daga gefan tana chat da yaya abdul ita kuma ilham tana tsakiyar bed tana waya da ahmad. Zahra da hankalinta ya karka ta da wayar ta cikin jin dad'i da shauqin chat da yaya abdul tace nana jeki ki d'auko min ruwa na sha. Shiru zahra taji ba amsa, da sauri zahra ta d'ago ta kalli nana dan ganin mene ya hanata magana. Gani tai nana ta rafka wani uban tagumi ta tafi duniyar tinani. Hannu zahra tasa ta ta6o nana tana cewa nana. Firgigit nana ta dawo daga hayyacin ta tare da cewa na'am aunty zahra. Kai nana kwana biyu duk kin canza kamar ba ke ba wai mai yake damun ki ne?. Girgiza kai nana tai tare da cewa ba komai kawai dai kin san wataran mood d'in mutun yana iya canzawa shine kawai. To jeki ki d'auko min ruwa na sha kuma yaya abdul yace nace mike yana gai da ke. Nan da nan nana ta saki fuska tace oh yau kice yaya abdul ya tina dani. Murmushi zahra tai tare da cewa kai nana daga jin sunan yaya abdul har kin saki ranki gaskiya dai kam kina son yaya abdul. Murmushi nana tai tare da cewa ke dai bari aunty zahra ai duk wani mutum fari mai mutunci da fara'a da sakin fuska yana birge ni. Murmushi zahra tai tare da cewa gaskiya ne, ni dai tashi ki d'auko min ruwa. Miqewa nana tai fuska ciki da fara'a tace to, sanan ta fuce daga bedroom d'in. Bayan fewa minutes nana ta dawo riqe da bottle d'in watar da glass cup a hanun. Tana zuwa ta miqawa zahra, zahra ta fara qoqarin bud'e bottle d'in ruwa. Ilham da ta ajiye wayar cikin zumud'i tace kee zahra kin san menene kuwa?. Zahra tsiyaya ruwan tai a cup tai tare da cewa aaa menene. Wai gobe yaya mashkhur zai zo, cikin mamaki zahra tace da gaske ilham? Ee mana haka ahmad yace. Murmushi zahra tai tare da cewa oh dama yaya mashkhur zai iya zuwa gidan nan a duniya, to ni kuwa mai zai kawo shi. Murmushi ilham tai tare da cewa aaa ba a baki na ba in yazo zakiji dan yaya ahmad yace kar na gaya miki nima da kyar ya gayamin. Murmushi nana tai tare da cewa to lallai kam aunty llham inaga addu'ar ki tana gab da kar6uwa ni nasan ai mai zai zo yi. Murmushi ilham tai tare da cewa da kyau nana ai dad'i na dake kina saurin kwashewa. Tsaki zahra taja tare da cewa kai ilham ban san iskanci ke wai kin tabbata da zuwan shi kuwa tambayar mana ammi. Haba zahra ke ki tambaye ta mana cewar ilham, zaro ido zahra tai tare da cewa tab wane ni, kin manta abinda nace miki ammi ta gani haka kurum tayi tinanin shi zamu sakeyi in yazo. Dariya ilham tai tare da cewa to bari na buga mata na tambaye ta. Daga haka ilham ta d'auki wayar ta ta fara bigawa number ammi, ita kuma zahra ta fara shan ruwan ta. Tana d'agawa ilham ta dawo kusa da su zahra tare da sa wayar a hands- free. Bayan ilham sun gama gai sawa da ammi tace ammi wai da gaske gobe yaya mashkhur zai zo kaduna?. A dai-dai lokacin maman zahra ta shigo, tana shigowa ta zauna a gefan gado tana sauraran wayar da ilham take da ammi. Ammi cewa tai aa ni ban sani ba waya gaya miki. Ilham cewa tai hmm yaya ahmad ne ya gayamin yanzu da muka gama waya wai yaya mashkhur yace mai gobe ya rako shi nan wajan zahra. Okay ni bai ma gayamin zai zo ba amma nasan zai zo d'in tinda ya fad'a amma ki gayawa zahra, kamar yadda na gaya mata ranar nan haka zatai kar ta sake ta sakar mai fuska bare ta aminci, sai ya gane kuskuran sa sosai kafin ta amince in ma tana so ta cigaba da zama da shi kenan in kuma bata so baza muyi mata dole ba shikenan. To ammi ai tana jinki, yauwa zahra kinji abinda nace koh?. Rai ba dad'i zahra tace naji ammi, nafa sanki da saurin kuka da tausayi karki sake ki yafe mai nan kusa sai ya gane kuskuran shi, to ammi ki gai da min da hajiya kaka. To zahra zataji ina maman ki ce ina gai da ita. Oh to zataji gata nan ba bari a kai mata wayar ku gaisa, daga haka ilham ta miqe ta kai wa mama wayar. Bayan ammi da mama sun gama gaisawa har 'yar hira sukayi game da lamarin zahra da mashkhur daga haka sukayi sallama. Zahra kuwa duk sai taji ba dad'i ita sam baza taso yaya mashkhur yazo gidan su ba taqi sakar mai fuska amma tinda ammi tace tayi hakan ba yadda ta iya. Amma har lokacin zahra bata dai na tinanin mai ya zai kawo mashkhur gidan ba dan ita bama tasa a ranta cewa son ta yake ba. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page. Washe gari. Misalin qarfe biyu zahra ta gama shiryawa tsaf cikin leshin ta baqi da ja sai ratsin fari. Sam zahra ta rasa sabida mai take d'auki zuwan yaya mashkhur gidan. Nana ce Ta shigo bedroom d'in, tare da cewa aunty zahra wai kije inji mama. Miqewa zahra tai tare da cewa ilham nace ki tambayi yaya ahmad sun kusan qarasowa?. Kai zahra yanzufa muka gama waya da shi yace sun shigo unguwar nan suna gab da qarasowa gidan haba. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa yauwa bari naje kiran mama, daga haka ta miqe ta fuce. Bayan zahra ta murd'a handel d'in qofar bedroom d'in baki d'auke da sallama ta shiga. Zaune ta samu mama a bakin bed, qarasawa zahra tai tare da zama a kusa da mama tana cewa mama gani. Kallan ta maman tai tare da cewa haba zahra kinga fuskar ki sai kace ta maza kuwa?. Cikin mamaki zahra tace kai mama mai kika gani kuma?. zahra meye ma ban gani ba sai kace ba mace ba na lura dai kam sam bakya son kwalliya. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa nifa bana son yawan kwalliyar nan mama in na cika shafe-shafe a fuska ta in na wanke ja take kuma tai-tai min zafi. Miqewa maman zahra tai ta nufi qaramar wardrobe d'in mudubi tana cewa haba ai ko jan baki kyasa a bakin ki zahra. Daga haka mama ta bud'e ta d'auko hoda da janbaki harma da kwalli ta dawo ta zauna tare da ce cire d'an kwali na shafa miki. Aa mama sai kace wata yarinya ni zan shafa abu na, hararar zahra maman tai tare da cewa sannu babba, to ai kuwa sai na sahafa miki dama ba so kike ba ni dallah tsaya, maman ta qarasa magana tana cire d'an kwalin kan zahra. Daga haka mama ta shafawa zahra hoda da janbaki harma da kwalli. Wow duk da ba wata kwalliya mai yawa mama tayiwa zahra ba amma zahra ta fita sosai da sosai. D'an kwalin zahra mama ta d'auka tare da cewa bari kiga irin d'auri da zan miki zakiyi kyau. Kai mama nifa bana son d'auri mai hawa-hawa, wani siririn tsaki mama ta saki tare da cewa ke dallah wa ya gaya miki shi zanyi miki irin d'aurin 'yan gayu isasun mata zan miki mama ta qarasa maganar tana fara yiwa zahra d'auri. Ke bakya so ki sake rud'a mijin naki in yazo, mama ta watsawa zahra tambayar. ALLAH ya sauwaqe nifa rabuwa zamuyi yaya abdul zan aura. A uzibillahi amma dai kam zahra baki da tinani kina da aure kike cewa sai an sake ki kin auri wani, wanan ai haramun ne ba kyau kina qarama da ke amma kike neman saki, wlh baki isa ba to in sha ALLAH har ki mutu baza'a ta6a sakar min ke ba, bare ki qara wani bana son jin kalmar sakin nan ta sake fita daga bakin ki, kin mini koh?. Amma mama wlh ni bana son yaya mashkhur, to naji zaki fara son shi ne kinji zahra ta kiyi haquri. Zahra a ziciyar ta cewa tai tabb ALLAH ya kiyaye na so mugun nan amma a fili sai tai shiru bata ce komai ba. Bayan maman zahra ta gama yi mata d'auri da yayi mata kyau wow masha ALLAH, ko mace in taga zahra sai ta yaba duk da kuwa ba wata kwalliya mai yawa tai ba. Murmushi maman zahra tai tare da da cewa wow my daughter kin ga yadda kikayi kyau ki dena had'e rai simple mana. Murmushi zahra ta saki, wow my zahra kinyi kyau irin wanan murmushi zaki mai ammafa sau d'aya tak zaki mai daga shi karki qara. Mama tana rufe baki nana ta shigo tare da cewa finally dai ga su yaya ahmad da mijin yaya ta sun shigo gidan nan. Cikin zumud'i zahra ta miqe tare da cewa da gaske nana. Wlh aunty da gaske nake, sun ma shigo falon fa. Kai nana mene haka maza kice ki gai da shi ki kai ma ruwa da lemo da sauran abinda aka dafa musu. Tom shikenan mama daga haka nana ta fuce, itama zahra cikin zumud'i ta fara qoqarin tafiya,. Ruqo hanun ta mama tai tare da cewa kee zahra meye haka kuma?. Cikin mamaki zahra ta juyo tare da cewa mama wajan su nima zani. Kaiii kina nufin haka zaki tafi kina yashe baki kamar gonar audiga bakiji abinda maman ki ta kano ammi tace miki ba. Sunkuyar da kai zahra tai tare da turo baki tace naji amma mama yanzu dan yazo gidan mu sai na ringa sha mai kunu ai bazai ji dad'i ba. Murmushi maman zahra tai tare da cewa aa ai ba haka muke nufu ba, ina nufin ki kama kanki, karki shamai kunu kuma karki sakar mai fuska ki zama dai jentul kin gane koh?. Gyad'a kai zahra tai alamun to. Yauwa ki ringa tafiya mai kyau magana ma a nitse amma ba sosai ba fara'a sau d'aya. Kuma in yace miki yana son ki karki amince yanzu kinji, to mama in sha ALLAH ma bazai ce ba. Tsaki mama taja tare da koma kan merro ta d'auki turare ta fesawa zahra, sanan tace yauwa muje bari naga irin tafiyar da zakiyi. Rai ba dad'i zahra ta bara tafiya tana wani shan qamshi alamun bataji dad'i abinda maman ta fad'a ba. Wani dogwan tsaki mama tace tare da cewa haka zaki tafiyar kamar wanda ake turawa. Tafiyar qasai tataun mata zakiyi yauwa kin gane, tafiya zahra ta farayi cikin rangwad'a yauwa haka nake nufi amma ki qara slow ka d'an. Kamar dai yadda mama tace haka zahra ta sake slow zuciya ba dad'i. Murmushi mama tai tare da cewa good my daughter haka nake so amma had'e ran yayi yawa ki saki fuskar ki kad'an. Kamar yadda mama tace haka zahra ta saki fuskar nan tata kad'an. Yauwa my zahra komai yayi muje na taka miki zuwa bakin qofa. Daga haka mama da zahra suka rankaya suna fita daga d'akin mama ta hangi ahmad ya nufo ta. Yana qarasowa ahmad yace oh mama da yarta kenan mai kuma ake haka na, tun dazu mashkhur yana jiran ta amma kin riqe ta. Murmushi mama tai tare da cewa sanun ku da zuwa ya hanya. Lafiya qalau mama komai lafiya amma nayi missing d'in ki fa. Yaya ahmad ina kwana, murmushi ahmad yayi tare da cewa lafiya qalau qanwata kai gaskiya dai abin da abin mamki duk kin canza kuma yau kece da shafa jan baki tab inaga ban ta6a ganin kwalliya a fuskar ki ba sai yau. Hmmm yanzu ma bada son ranta na shafa mata ba dole ne, maza ki wuce ki tafi. To zahra tace sanan ta wuce ta far wajan zuciyar ta sai wani dukan uku-uku take. A hankula zahra take sauka daga step d'in benan, tana tafiya kamar yadda mama tace, ugunta da qirjin ta sai wani motsawa suke. Sai wani qara step d'in yake sabida takalmin qafarta yana da dan tsini. Tun daga nesa zahra ta hangi mashkhur akan kujera cikin wata blue d'in shadda d'inki yayi mai matuqar kyau ya amshi jikin sa. Mashkhur yayiwa zahra kyau sosai ya duqufa yana danna waya, sabida miskilacci irin na mashkhur duk yadda step d'in benan yake qarar tafiyar zahra amma bai d'agowa. Can kuma mashkhur da yaji takun yaqi ya qare sai wani sauti yake bayarwa kamar yadda jikin zahra yake motsi in tana tafiya haka ne yasa mashkhur ya gane zahra ce take wanan tafiyar. Da sauri mashkhur ya d'ago ya zubawa zahra ido wanda take gab da sakkowa gaba d'aya. Sakin baki mashkhur yayi ganin yadda zahra tai kyau kamar ba ita ba, ga jikin ta yana motsawa dai kamar kullum in tana sauka daga bene musamman breast d'in ta da suka cika dam a Riga, ai mashkhur sabida shagala bai san sanda ya yarda wayar hanunsa qasa ba ya saki baki yana kallon zahra............. Naso na qarasa muku double page d'in nana amma bazan iya ba bacci nake ji kuma inaso komai dare na cika alqawari na nayi muku posting. Kuna ganim mashkhur zai iya bayyanawa zahra soyayar shi gare ta ko kuwa?. Kuna ganin zahra zata amince da mashkhur ko kuwa?. Mai kuke tinanin zai faru in mashkhur da zahra suka gama had'uwa had'u. Hmmm mu had'e a next page dan jin amsar tambayar ku. hmmm sorry yaya mashkhur su mashkhur an ga halittafa an rud'e. 😂 ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........... *page 115* Sakin baki mashkhur yayi ganin yadda zahra tai kyau kamar ba ita ba, ga jikin ta yana motsawa dai kamar kullum in tana sauka daga bene musamman breast d'in ta da suka cika dam a Riga, ai mashkhur sabida shagala bai san sanda ya yarda wayar hanunsa qasa ba ya saki baki yana kallon zahra............. Mamaki ne ya kama zahra ganin mashkhur ya saki wayar shi ta fad'i qasa amma bai bi ta kan wayar ba ya tsaya kallon ta. Zahra tinani ta farayi akan mai mashkhur ya gani a jikin ta ko wani aibu ko abin mamaki ya gani yake mata wanan kallon. 6angaran mashkhur kuwa ya qurawa zahra ido ko qiftawa bayayi ya tafi duniyar shagala da shauqi da son zahra. Gani yayi tai mai wani irin kyau na musamman, shi tunda yake a rayuwar shi bai ta6a ganin zahra tai mai kyau ba sai yan. Zahra ji tai sabida kallon da mashkhur yake mata da kyar take tafiya duk tabi ta tsargu da wanan kallon. Amma haka ta daure ta cigaba da tafiya zuciya cike fall da zullumi. 6angaran mashkhur kuwa sai bin zahra da ido yake duk inda tai dan shi yama manta a wace duniyar yake. Zahra tana qarasowa tin daga nesa ta d'an russuna tare da cewa yaya mashkhur ina wani ya hanya ta fad'i hakan fuska d'auke da murmushi. Nan da nan mashkhur ya sake zaucewa da sauri ya taso zai nufo zahra. Mashkhur ji yayi kamar ya taka wani abu yana dubawa qasa yaga ashe wai wayar shi ce. Mamaki mashkhur ya farayi yana tunanin taya akai wayar tashi ta fad'i qasa bai sani ba. Amma sai ya share ya d'auki a bar sa sanan ya d'ago ya kalli zahra. A lokacin ma zahra har ta miqe ta koma daga can gefe ta zauna akan kujera ta d'an had'e rai kamar dai ba itace ta gama murmushi da ya rud'a mashkhur ba. Wani gauran nunfashi mashkhur ya saki tare da lumshe ido yana shafa 6angaran zuciyar shi da hannu. Sanan ya nufi kujerar da zahra take zaune, yana qarasawa ya zauna a gefan ta yana cewa zahra ba gaisuwa ti tinda bazaki gai she niba ni zan gai she da ke ina wani?. Mamaki ne ya kama zahra, wato yanzu mashkhur yana nufin bai ji gaisuwar da tai mai ba. Kai lokaci guda zahra taga mashkhur duk yabi ya zauca kamar wani mai cutar mantuwa. Kai gaskiya matata kinyi kyau sosai, mashkhur ya qarasa maganar yana shafa gefan fuskar zahra. Ture hanunsa zahra tai tare da cewa yaya mashkhur meye haka dan ALLAH ka dena ta6a ni bana so. Murmushi mashkhur yayi tare da zubawa zahra ido yana qare mata kallo. Kawar da fuska zahra tai tana tinanin wai mashkhur mai yake nufi,. Mashkhur kuwa hannu yasa ya jiyo da fuskar ta tare da cewa kinga bari na gyara miki jan baki ki. Banaso ka gyaramin ni nasa abuna kuma na fiso na gan shi a haka. Mashkhur lashe lips d'in qasan bakin sa yayi tare da cije shi, sabida ganin yadda bakin zahra yake motsawa gashi ya sake kyau da fitar da shaf sai yaji yana sha'awa shan bakin nata. Wani irin kallo mashkhur yake bin zahra da shi mai tayarda hankali d'an adam. Zahra kuwa d'an matsa tai daga kusa da shi hankali ta a d'an tashe, sabida tinda taga wani mayyataccan kallo da mashkhur yake mata tasan mai yake nufi, kuma tasan inda ya dosa. Sake matsowa kusa da ita mashkhur yayi tare da cewa wai zahra sabida mai kike min haka sai wani matsawa keki sai kace kinga abin tsoro. Cikin mamaki zahra tace to kai ba abin tsoran bane ba yanzu wanan kallo mai kake nufi nan fa ba'a gida muke ba kabi a sannu wlh, kuma da fatan kazo min da takadda ta?. Wani siririn tsaki mashkhur yaja da yaji zahra tace takadda, rai ba dad'i mashkhur yace wace takadda zan baki ta tsire ko ta kaza ko kuma ta makaranta?. Wani kallon rainin hankali zahra ta watsa mai tare da cewa ta saki mana. Mashkhur yadda zahra bakin ta ya firta kalmar sakin sai ya sake ganin kyan bakin nata, dan haka hannu biyu yaga ya saqalo wayan zahra ya kara fuskar ta gab da tata suna face d'in juna yace kin san mai ya kawo ni gidan nan kuwa?. Haba yaya mashkhur meye haka ka sake ni ko so kake sai anzo an gan mune?. To a ganmu mana meye na tayar da hankalin ki dan an ganmu ai ba wani abu muke ba ya qarasa maganar yana had'e dogwan karan hancin sa da ma dai-dai cin hancin zahra waje d'aya. Sun had'e qoshi suna yiwa junan kallon-kallon. Dan ALLAH ka rabu dani bana son iskaccin nan yaya mashkhur kayi haquri haka. Wani kallo mashkhur ya zubawa zahra yace iskanci ko kuma lada. Ya qarasa maganar yana had'a bakin sa da na zahra. Zahra kafin ta kai da magana taji mashkhur ya kama bakin ta gadan-gadan ya fara tsotsa, sosai zahra ta tura shi baya da iya qarfin ta, amma ko gezau mashkhur bai yi ba. Hankalin zahra a matuqar tashe take qoqarin kwatar bakin ta daga na mashkhur amma ta kasa daga qarshe ma mashkhur sa hanun sa biyu yayi ya rugumo zahra jikin sa. Kai ga dukkan alamu mashkhur ya manta a gidan surukai yake na tuna mai ko na barshi mugu iya gudun ruwan sa?. 😂 Sosai zahra take iwu amma ina iwun ta baya iya futowa cikin kyakyawan bakin mashkhur kukan yake shigewa. Zahra duk yadda takai da jin sha'awa da son kisses da romances da mashkhur taqi yadda ta saki jiki sabida tasan a cikin gida su suke. Haka zahra tai ta ture mashkhur tana qoqarin kwatar kanta, da kyar dai ta samu mashkhur ya cika ta. Zo kuga bakin zahra bari fayau abin mamaki mashkhur duk ya tsotsa jan bakin tasss, saura jan bakin zahra na asali kawai. Wani gaura nunfashi zahra taja tare da yin qurun miqewa ta gudu. Ruqo ta mashkhur yayi tare da cewa ai ban gama ba ki dawo. Kamar zahra tazai kuka tace haba yaya mashkhur meye haka kai ko ina sai ka nuna halin ka manta nan gidan mu ne koh?. Oh gidan ku ko to ai ko a gaban mama ne sai nayi miki haka ko sa tausaya min su bani ke na wuta, kinga yadda kika tayar da hankalin zahra ta sai kace yau muka fara ko hakan. Kamar zahra zatai kuka tace amma ai shi wadda muke da daddare ne ba kowa, amma wanan sabida rashin ta ido da tsakiyar rana, kuma wanan falan hanya kowa ce yanzu in wani yazo wucewa ya gani fa. To a gani mana ai ba haramun bane wai kin manta ni da ke mata da miijine. Wani mugun kallo zahra ta watasawa mashkhur, zahra gani tai kumatun mashkhur na gefan dama ya d'an yi ja, kuma da dukkan alamu jan baki ta ne a kumatun nasa. Kagani ko har sai da ka shafi jan baki a fuskar ka, zahra ta qarasa maganar tana kai hanun kumatun mashkhur tana gogewa. Sosai zahra take goge jan bakin fuskar mashkhur da hanun ta sabida ya fita,. zahra ta shagala da goge fuskar mashkhur sabida yadda taji fatar fuskar tashi tai mata laushi sosai. Mashkhur kuwa ya kafe idanuwan sa a kan qirjin zahra yana kallan fararan cikakun breast d'in ta da suka d'an leqo daga cikin rigar kad'an, sabida tsabar cikarsu har sun cika breast cup d'in zahra dam shi yasa suka d'an leqo waje. Zahra kamar ance ta d'aga kai ta kalli mashkhur kuwa, mamaki ne ya kama zahra ganin yadda mashkhur yake kallon jikin ta da sauri zahra tai qasa da kanta dan ganin mai mashkhur yake kallo haka?. Zahra tana ganin breast d'in ta sun leqo da sauri tasa hannu ta duka biyun ta rufe cikin jin muguwar kunya, tana mamakin iskanci irin na mashkhur, wato suma breast d'in nata bai kyale ba. Haba zahra meye haka ina cikin jin dad'i kin katse mun tinda bazaki bari na ta6a ba ai sai ki bari na kallah koh?. Zahra hannu tasa a kanta a hanzarce ta kwance d'an kwalinta ta rufe jikin ta tare da cewa kaga ni na gaji zan shiga ciki sai anjima ka gai da gida zahra ta qarasa maganar tana yunqurin miqewa. Ruqo hanun ta mashkhur yayi tare da cewa dan ALLAH dawo kiji ai ban gaya miki abinda yake tafe da niba. Ni sake ni bazan tsaya ba, baka gayamin mai ke tafe da kai ba, ko baka gama yimin iskanci da yake tafe da kai ba. Haba zahra wlh wanan ba iskanci bane kinga ai ni mijin ki ne. Tabb to ni gaski bana so kuma ni iskanci nake d'aukar shi zahra ta qarasa maganar tana fincike hanun ta. Sake ruqo ta mashkhur yayi tare da cewa to naji dan ALLAH kiyi haquri wlh bazan sake yi miki ba tinda bakya so dawo ki zauna kiji. A bisa dole zahra ta zauna ta kawar da kai gefe tare da cewa inaji?. Wata nanauyar ajiyar zuciya mashkhur ya saki zuciya cike da so da qaunar zahra, yace zahra ta yaushe zaki dawo mu tare a gidan mu?. Cikin mamaki zahra tace wana gida kuma na tare da wa? Gidan mu ni dake mana kuma ki tare da wa in ba ni mijin ki ba. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa ni gaskiya baza niba akan wana dalilin zamu tare bayan rabuwa zamuyi. Hmmm zahra ki dena yau daran kanki wlh bazamu ta6a rabuwa ba wlh zahra ina SONKI ina QAUNARKI in ba ke bazan ta6a iya rayuwa ba. Cikin mamaki da shakku da firgici zahra ta d'ago ta kalli mashkhur tace yaya mashkhur ni kake so kuma?. Kwarai zahra ke nake so wlh bazan ta6a iya rayuwa ba ke ba ki tausaya min mu cigaba da zaman aure a gida d'aya kinji zahra ta. Aaa yaya mashkhur bazan ta6a yadda da kai a rayuwa ta ba wlh nasan badan ALLAH kake so na ba so kake kawai ka ringa zalinta ta kamar da, to wlh bazan amince ba,. Cikin kwantar da murya da tausasawa mashkhur yace no my wife I sewer I Really love you I'm not joking my zahra I'm very seriously. Girgiza kai zahra tai tare da cewa yaya mashkhur ni kuma bana son ka bana qaunar ka bazan ta6a iya zaman aure da kai ba sai dai akai gawa ta gidan ka wlh, bazan iya ba burina kawai ka sake ni bana qaunar ka i hate you yaya mashkhur pls live me. Zahra tana qarasa maganar ta miqe ta wuce da sauri, mashkhur kuwa sakin baki yayi zuciya cike fall da mamaki da baqin cikin abinda zahra tai mai ko a mafarki bai ta6a tinanin zahra zatai mai haka ba. Zuciyar mashkhur har wani tiriri take sabida baqin ciki, da 6acin rai a ganin sa har shi zai karya billan sa yacewa zahra ya qaunar ta amma tai mai wulaqancin nan. Da kyar mashkhur ya iya zura hannu a aljiwun sa dan ya tabbatar key d'in motar shi yana tare da shi?. Cikin sa'a kuwa mashkhur ya samu a fusace ya miqe daga wajan ya fuce daga d'akin gaba d'aya. Mashkhur yana fita bai tsaya ko ina ba sai parking space d'in gidan inda suka faka motar su, fusa ce mashkhur ya shige ya tayar da motar ya nufu get. Yana zuwa mai gadi ya bud'e mai get mashkhur yaja motar da mugun gudu kafin kace fit motar mashkhur ta 6ace a wajan sai dai hayaqin kawai.............. Zahra a birki ce ta qarasa hawa saman benan zuciya cike da zullumi. Tana qoqarin bud'e qofar bedroom d'in su maman ta futo daga bedroom d'in. Cikin mamki mama tace zahra meye haka kuma? Nunfashi zahra taja tare da cewa mama mai kika gani?. Naga kin kwance d'an kwali kin yafa, ee mama ai yanzu na kwance sai da na hau sama. To ina jan baki ko shima kin goge ne? Gyad'a kai zahra tai kamar wata mara gaskiya sai zaro ido take. Haba zahra to yanzu meye amfanin gogewa ba sai ki bari in ya tafi ba kuma kika baro shi shi kad'ai acan. Mama ai mun gama magar da zamuyi inama tinanin ya tafi. Oh da fatan dai ba wata maganar kika gaya mai mara dad'i ba. Aaa mama cewa fa yayi yana so na ni kuma nace mai bana son shi. Zaro ido mama tai tare da cewa bakya son shi fa kika ce zahra wanan ai wula qanci ne haka fa aka ce miki karki amince da wuri, mama ta fad'a hakan zana zazzarowa zahra ido. Nan da nan zahra ta canza maganar da cewa au bafa haka nake nufi ba mama, nima haka nace mai ban amince ba kamar dai yadda kuka gaya min. Ajiyar zuciya mama tai tare da cewa yauwa ko kefa yanzu jeki ki duba ya tafi ko kuwa?. Mama ki rabu da shi kawai nasan ma ya tafi bazai ta6a tsayawa ba, kinga kuwa yadda yake da saurin fushi da baqar zuciya ai bazai tsaya ba. Hararar zahra mama tai tare da cewa ke zahra bana son rashin kunya mijin naki kike cewa mai baqar zuciya kar na sake ji ai wanan abu da kike ba tsari. A taqai ce zahra tace to daga haka ta shige bedroom. Tana shiga ta tarar da ilham tana zaune tana ta kwalliya ita kuma nana tana daga gefe ta rafka uban tagumi. Zahra d'an kwalin ta cillar a gefe sanan ta koma gefan bed ta zauna. Da sauri ilham ta taso cikin zumud'i da san jin gulma tace zahra mai ya faru mai yaya mashkur d'in yace miki. Wanu gauran nunfashi zahra ta sauke tare da cewa ilham na shiga uku wai cewa yayi yana so na fa................ sorry yaya mashkhur ALLAH ya kai kai gida lafiya. Mu had'e a next page. Ayi hutun weekend lafiya. 😍 [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 116* Dan Allah kuce allah ya biya ummu farhan ya biya mata buqata na alkhairi, ku biyoni zan gaya muku mai tai min ko nace mai tai muku. Cigaba. Wani gauran nunfashi zahra ta sauke tare da cewa ilham na shiga uku wai cewa yayi yana so na fa................ Murmushi ilham tai tare da cewa to shine abin tayar da hankalin alhamdulilah ai dama ni abinda nake so kenan. Haba ilham nifa kin san wlh bana son shi ai na gaya mai gaskiya ina gama ya tafi dan naga kamar yayi fushi. Hmmmm shikenan dai ALLAH ya sasanta tsakanin ku ni bari kika na tafi wajan yaya ahmad. Daga haka ilham ta d'auke mayafin ta ta yafa sanan ta fuce. Zahra kuwa ajiyar zuciya ta sauke tare da matsawa kusa da nana wanda ta zafga uban tagumi ta tafi duniyar tunani. Dafata zahra tai tare da cewa nana! firhigit nana ta dawo daga dogwan tinanin data tafi. Wai nana mai yake damun ki kwana biyu duk kin canza kamar dai bake ba. Hmmmmm aunty zahra wlh ina cikin wani hali, cikin mamaki zahra tace wana hali haka kika shiga nana?. Ajiyar zuciya nana ta sauke tare da cewa to aunty zahra tinda kin takura bari na gaya miki wlh ciwan so ne yake damuna,. Murmushi zahra tai tare da cewa to shine wata damuwa ai so ba damuwa bane kawai sabida so keka tayar da hankalin ki?. Cikin mamaki nana tace kawai fa kikace aunty zahra wlh so ba kawai bane in mutum ya fad'a soyayyah yana cikin damuwa. Musamman ma soyayyar wanda baya son ka ko wanda bai ma son kana so shi ba. Jinjina kai zahra tai tare da cewa oh ashe haka abun yake nana ai ni ban san haka ake ji ba to yanzu wa kike so ne ke. Hmmmm aunty zahra bazan iya gaya miki ko waye ba sabida shima kan sa wanda nake so bai san ma ina son shi ba. Jim zahra tai tana mamaki maganar nana. Can tace lallai nana kinyi waw ta kuwa ko waye bazaki iya sanar da shi ba qila shima ya amince da ke. Kin ganki fa kyakyawa da ke komai yaji son kowa qin wanda ya rasa nasan ko waye ma bazai qiki ba. Aunty zahra bawai bazan iya gaya mai bane amma ina tinanin yadda zai d'au lamarin ne kar yaqi amincewa da hakan. Aaa nana ke dena cewa haka in sha ALLAH zai amince ma. Jinjina kai nana tai tare da cewa to aunty zahra ALLAH yasa d'an aramin wayar ki. Gata can a jikin socket tana caji kije ki d'auka ai kin san password d'in, zahra ta qarasa maganar tana miqewa ta nufi wardrobe ta d'auko towel sanan ta cire kayan ta ta nufi toilet domin wanka tsarki, cike da sha'awa. Nana kuwa a hanzarce ta miqe ta ciro wayar zahra daga caji sanan ta dawo kan gado. Ba inda nana ta wuce sai content. Tana shiga ta search d'in sunan yaya abdul. Number tana fitowa nana tasa hannu ta ta janyo wayar ta sanan ta kwafi number tasss bayan ta gama kwafewa ta mayarwa da zahra wayar ta caji ta dawo ta kwanta tana tinanin ta ina zata fara. tun bayan kwana biyu da dawowar su nana daga kano gidan su mashkhur nana ta fahimci ta kamu da son abdul. Sam nana bata iya sukuni kullum a cikin tinanin yaya abdul take tana tinanin ta ina zata fara gaya mai tana son shi?. Sabida tsabar soyayar da nana takewa abdul ko ishashan bacci bata iya yi. Shi yasa kwan biyu ta canza gaba d'aya kowa ya rasa mai yake damun nana. KANO. Mashkhur sabida tsabar sharara gudun da yake ko awa biyu bai ba ya dawo kano. ALLAH ne ya dawo da mashkhur gida lfy amma sam ba a cikin hayyacin sa yake tuqin motar ba ga mugun gudu da yake,. Mashkhur yana shigowa gida ko parking d'in motar bai ba ya barta a tsakiyar tsakar gidan gidan. Da kyar ya iya kashe motar dan ko zare key d'in bai tsaya yi ba ya futo daga motar ya wuce part d'in su a zuciye. Mashkhur yana isa bai wuce ko ina ba sai bedroom d'in shi. Zuciyar sa sai wani wuci take mai, yaya mashkhur ni kuma bana son ka bana qaunar ka bazan ta6a iya zaman aure da kai ba sai dai akai gawa ta gidan ka wlh, bazan iya ba burina kawai ka sake ni bana qaunar ka i hate you yaya mashkhur pls live me. Abinda yake yawo kenan a kunan mashkhur, mashkhur ji yayi nunfashi shi yana qoqarin d'auke mai sabida tsabar 6acin rai. da sauri mashkhur ya miqe ya fara rage kayan jikin sa. Bayan ya gama ya wuce toilet ya kunna shower ya saki ruwa mai sanyi a tsakiyar kan sa. Sai da yayi wajan 10 minutes a haka sanan yayi wanka tsarki, sanan ya d'aura alwala ya futo. Bayan yayi sallah karatun qur'ani ya farayi sabida zuciyar shi tai sanyi. Mashkhur sai da yayi karatu qur'ani sosai sanan zuciyar shi tai sanyi. Bayan ya idar da karatun qur'anin rufe qur'ani yayi sanan ya miqe ya zauna a bakin bed ya janyo wayar shi da take ta faman ringing tun yana hanyar kaduna. Yana dubawa kamar yadda yayi tinani ahmad ne yake ta fama kira. A hankula mashkhur yasa dogan yatsan sa ya d'auki kiran sanan ya sa bands free jiki a sanyaye. Haba mashkhur haka akeyi kuma sai muzo tare amma ka tafi ka barni ko sallama babu. Lumshe ido mashkhur yayi tare da cewa hmm nima ban so hakan ba I'm sorry. Hmmm mashkhur ai kai zan bawa haquri duk da dai ban sani ba nasan baku kwashe ta dad'i da zahra ba shi yasa kai zuciya ko, kuma nasha gaya ma in mutum yana son abu ya zama dole ya ringa danne zuciyar shi yana shanye 6acin rai ko wana iri ne. Hmmm ahmad kenan nifa bazan iya jurewa ba gaskiya ni zahra zata kalli tsakiyar ido na tace min ta tsane ni kuma bata so na. Kash mashkhur to shine zakayi saurin fushi, kasan fa ita mace qaramar kwakwalwa ce da ita, musamman ma zahra da ba wata babba bace sosai yarinya ce fa qarama kayi mata uziri mana ina ka duba baya kaga yadda zaman ku yake, dole sai ka bita a hankula. Hmmmmm tom shikenan ahmad naji amma fa ni bazan jure wulaqanci wanan qaramar yarinyar ba. Kai mashkhur har ka manta matar kace kake ce mata qaramar yarinya, wani siririn murmushi mashkhur ya saki tare da cewa hmmm ban manta ba ina sane. Murmushi shima ahmad yayi tare da cewa hmmm to ALLAH ya sasanta kanku, murya a sanyaye mashkhur yace ameen ahamd. Daga haka mashkhur da ahmad sukai sallama. Suna sallama mashkhur ya ajiye wayar a gefe ba laifi yaji 6acin ran shi ya rago sasai amma abinda yake bawa mashkhur mamaki shine! mai makwan tsanar zahra ta sake shiga zuciyar shi sabida wulaqancin da tai mai sai yaji wani mugun son ta ya kama shi sosai. Dan har wani zazza6i-zazza6i yake sabida tsabar so da tinanin zahra. Daga haka dai bacci mai nauyi yayi awan gaba da mashkhur. After too days. Zahra tana kwance akan bed zuciya cike fall da damuwar abinda tayiwa yaya mashkhur, bawai dan tana son shi ba, aaa kawai dan ita bata son ta wulaqan ta mutum kuma tasan abinda tai mai sam bata kyauta ba. Muryar nana da take gefan ta ita da ilham taji tace aunty ilham wai yanzu taya zan bayyana mai ina son shi?. Kai nana wai dan ALLAH waye wanan duk ya tafi ya tunanin ki ne?. Aa aunty ilham nifa bazan gaya miki ko waye ba kawai ki bani shawara pls. Tom shikenan in tai wari maji, kina dai da number shi koh!?. Gyad'a kai nana tai tare da cewa ina da ita mana. Gyara zama ilham tai tare da cewa to yanzu dai shawara ita ki ringa yi mai message d'in safe da na dare, dana ranar jumma'a. To aunty ilham mai kuwa ya kawo message ni da nake son shi?. Kai nana kinga irin yarintar taki ko, ai a cikin message d'in zaki fara bayyana masa sakwan ki kafin kice mai kina son shi. Tom aunty ilham amma ni ban son mai zan ringa rubutawa a message d'in ba. Murmushi ilham tai sanan tace ki bari zan ringa rubuta miki bari na rubuta miki a wayata sai na turo miki ta WhatsApp ki copy. Murmushi nana tai tare da cewa nagode sosai aunty ilham Allah ya barki da yaya ahmad dan ALLAH maza ki fara rubuta min. Zahra kuwa jinjina kai tai a zuciyar ta tana tinanin wai dama haka so yake gigita mutane. Nana sai wani rawar jiki take kamar ba mace ba, lallai kuwa in dai da gaske yaya mashkhur yana son ta ta tausaya mai sabida shi da yake da shariya, amma ya bayyana na mata soyayya shi. Sai zahra ta sake jin ba dad'i dama batayiwa yaya mashkhur haka ba, salin alin cikin salama tace bata son shi ai sai ya fi mutun ci. Zahra tana cikin wanan tinanin taji qarar message ya shigo wayar ta,. A hankula tasa hannu ta d'auki wayar ko ba'a gayawa zahra waye ba tasan yaya abdul ne. Amma abin mamaki zahra sai taga wata sabuwar number daban ce. Can kuma sai tai tinanin ko yaya abdul ne ya canza wata number. Dan haka a hanzarce ta bud'e wayar sanan ta ciga cikin messages d'in ta bud'e massage d'in. Karantawa zahra ta farayi kamar haka. Dan ALLAH kiyi haquri in na 6ata miki rai wlh ina qaunar ki fiye da yadda bakya tinani ina fatan bakya cikin damuwa. Ina son ki fiye da kai na matata DM daga mijinki zuwa matar sa. Jim zahra tai bayan ta gama karanta message d'in tana tinanin waye ya bawa mashkhur number ta dan tasan shine zai turo mata message d'in. Ilham ke kika bawa yaya mashkhur number ta kuwa?. Ilham da ta duqufa tana rubutawa nana message a taqai ce tace ee nice na bashi d'azu. Ajiyar zuciya zahra ta sauke a hankula ta fara rubutaw mashkhur reply. Zahra har ta kusan gama rubuta mai reply kawai tai cancel d'in shi. Ta ajiye wayar a gefe a zuciyar ta tace kaji da shi, dan duk abinda za kai bazan so ka ba. 6angaran ilham kuwa bayan ta gama tsara message d'in ta turawa nana ta WhatsApp. Nana kuwa batai qasa a guiwa ba ta turawa yaya abdul. One week a go. Mashkhur duk yabi ya canza lokaci gudu kana ganin sa zaka son yana ciki damuwa. Ko yace wajan aiki baya iya aika ta komai sai tunanin zahra kullum ciki yi mata message yake, amma zahra bata ta6a dawowa da mashkhur reply ba ga wani mugun son ta da yake addabar rayuwar shi. Mashkhur yanzu so yake kawai yasa zahra a idon sa, amma yana tsoran zuwa kaduna sabida bai san wace tarba zahra za tai mai ba...... ABDUL MAJID....... Abdul yana zaune a kan draining yana breakfast suna hira da ammi yaji qarar shugowar message kamar dai yadda kullum ya saba ji da safe. A hankula ya zaro wayar daga aljiwun sa sanan ya fara karanta message d'in. Sakwan jumma'a ne da yake yau jumma'a. Bayan abdul ya gama karanta message d'in bai sai sanda wani murmushi ya tsinke mai ba sabida message d'in yayi mai dad'i sosai, addu'ar kariya da neman sa'a da nasara ce. A zuciyar shi yana tinanin wai wace haka kullum take turo mai message. Kai gaskiya dai yau sai nai mata reply. Daga haka abdul ya ajiye spoon d'in hanun sa, ya fara rubutu kamar haka! Ameen ya rabbi Thank you so much dear, pls how are you form where Bayan abdul ya gama gajeran message d'in ya tura sanan ya ajiye wayar a gefe ya cigaba da cin abinci yana tinanin wace haka, kai amma gaskiya wanan ko wace tana da kirki,. KADUNA. Zahra kwana biyu duk ta rasa mai yake damun ta kawai ji take tana cikin damuwa sosai, dan duk ta canza lokaci guda ji take gaba d'aya duniyar ta fuce mata daga rai. Miqewa nana tai tare da cewa aunty Ilham bari naje na d'obo mana breakfast d'in tinda naga kamar aunty zahra ba son sauka qasa take ba nana ta qarasa maganar tana ajiye wayar da ta turawa yaya abdul saqo. Nana tasa qafa kenan zata fita taji qarar shigowar message. Ilham ce ta duba, cikin zumud'i tace nana zo kika kamar fa reply yayi miki. Da gudu nana ta dawo tare da cewa haba aunty ilham dan ALLAH da gaske. Ta qarasa maganar tana kar6ar wayar daga hanun ilham. Nana jiki na rawa ta fara karanta message d'in, a file ta fara karantawa. Amen ya rabbi thank you dear how are you from where?. Murmushi ta saki nana ta bayan ta gama qarasa karanta message d'in, ilham cewa tai shikenan abinda ya rubuta. Gyad'a kai nana tai zuciya cike da farin ciki tace shikenan aunty ilham. Oh to kawo a rubuta mai reply ilham ta fad'a tana miqa hannu. Girgiza kai nana tai tare da cewa aunty Ilham yana jim sunana da state d'in da nake zai gane ni................. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page......... Typing............ To menene ba haka ake so ba. Aa ki bari zan biga mai da kai na na gaya mai da bakina. Yauwa hakan ma sai yafi gwara ki biga mai, jinjina kai nana tai tare da cewa tom aunty zahra mai zan zubo miki?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa nana bana cin komai yanzu sai anjima zan ci. Okay aunty ilham taso mu sauka mu sai muje muyi breakfast d'in a qasa. Miqewa ilham tai tare da cewa tom shikenan muje nana. Suna gama fita wayar zahra ta fara ringing, jiki ba kwari zahra ta d'auko wayar dan ganin wake kira. Mamaki ne ya kama zahra ganin number mashkhur duk da batai save d'in number ba amma ta haddace, sabida yawan message d'in da mashkhur yake turo mata. Mashkhur bai ta6a kiran zahra ba sai yau zahra har ta share shi taji sam bazata iya ba, dan haka kawai sai ta d'aga wayar ta kara a kunne. Zahra tana d'agawa bata ce komai ba tai shiru abinta, 6angaran mashkhur ma bai ce komai ba yayi shiru sabida miskilanci irin nashi, sai kace ba shi yake nema ba. Zahra da mashkhur sun kai wajan 10 minutes a haka ba wanda yayi magana can zahra tace ina da abun yi wake magana ta fad'a hakan a gadaran ce. Wata ajiyar zuciya mashkur ya sauke da yaji muryar zahra, amma mamaki ya kama mashkhur da jin zahra ta tambayi wanda yake magana amma sai mashkhur sai ya basar yace mijin ki ne. Lumshe ido zahra tai sabida yadda taji muryar mashkhur tai mata wani dad'i na musamman. Oh ni bani da wani miji malam lpy inaji sauri nake?. Duk da mashkhur yaji zafin maganar zahra sai ya dake kamar yadda ahmad ya koya mai yace sorry my wife da fatan dai ran ki bai 6ace ba. Uhmmm zahra tace tare da lumshe kyawawan idanuwan ta. Yauwa my zahra dan ALLAH kiyi haquri ki dena jin haushi na wlh ina son ki ina qaunar ki bazan iya rayuwa babu ke ba zahra ta pls ki tai maka ki amince dani zahra wlh son ki ya sani a mawuyacin hali. Duk maganar nan da mashkhur yake a hankula yake kamar wanda akayi mai duke, ko da yake ai dole yayiwa kan ta. Zahra kuwa lokaci guda taji damuwarta ta kau da taji dad'in muryar mashkhur. Amma a fili cewa tai ok, haba zahra ta kiyi min magana ko zanji dad'i. Hmmmmm abinda zahra tace kenan, haka mashkhur ya gama magiya da surutan ta a bisa dole, amm zahra daga ee sai aa da to take ce mai duk da kuwa tana jin dad'i wayar, dan murayar mashkhur wani kashewa zahra jiki take. Daga qarshe dai mashkhur sabida baqin ciki da 6acin ran zahra kashe wayar yayi gaba d'aya. Zahra kuwa ajiyar zuciya ta saki ta shiga bedroom tai wanka tsarki sabida tsabar sha'awa irin ta zahra iya muryar mashkhur ma kad'ai sai da ta jefata a wani hali. Bayan ta futo tasa kaya zuciyar ta fass kamar ba itace ta gama baqin cikin d'azu ba. Sanan ta sauka qasa domin yin breakfast. Dama yau ba kowa a gidan su zahra ne kawai mama ta tafi kano, tun da safe yarin gidan kuma sun tafi makaranta, abba ya tafi kasuwa. KANO. 6angaran mashkhur kuwa miqewa yayi ya shirya zuciya cike fall da 6acin rai domin tafiya office. Bayan ya gama shiryawa, part d'in ammi ya wuce ya gai da ita sanan ya biya wajan hajiya kaka ya itama ya gai da ita, daga nan ya nufin breakfast ya d'auki mota ya fuce daga gidan zuciya cike da tianin zahra. Mashkhur tafiya kawai yake amma a zahirin gaskiya hankalin sa baya kan driven d'in tinanin zahra kawai yake yi duk ya fita daga hayyacin sa. Lokacin da mashkhur ya dawo cikin hayyacin sa mamaki ne ya kama mashkhur sosai ganin ya kama hanyar zuwa kaduna. Kai wai me yake damuna ne gaskiya zahra kin fara hauka tani. Murmushi ya fad'i hakan a cikin zuciyar shi, har mashkhur zai juya ya koma, yaji wani rin so da qauna da begen zahra da sha'awar ta da san ganin ta sun kama shi. Mashkhur ji yayi bazai iya juyawa ba ko mai zai faru sai yaga zahra yau.......... Hmmm su mashkhur an fara zauce wa fa hmmm ALLAH ya rufa asiri dai. Zahra tana zaune a falo ita da ilham taji wayar ta tana ringing. Zahra yaya mashkhur ne yake kira gashi ilham da wayar take hanun ta ta miqawa zahra. Hannu na rawa zahra ta kar6a ta d'aga wayar, gani nan nazo ki fito. Cikin mamaki zahra tace kazo ina? Nazo inda kike mana ki fito ki gani. Hmmm to ka shigo mana, Aaa ni bazan shigo ba sai dai ki fito, tabb wlh nima bazan fito ba haka kurum a gudu dani in dai ka matsu da son gani na sai dai ka shigo ciki. Zahra ta qarasa maganar tana kashe wayar, ilham wai kinji yaya mashkhur ne yazo zahra ta fad'a tana bin ilham da ido. Murmushi ilham tai tare da cewa oh ALLAH sarki yaya mashkhur gaskiya so yayi mai mugun kamu, ke in ba so ba kin isa ya ringa kwantar miki da kai duk izzatar shi da muskilancin da taurin kan sa haba zahra ki tausayawa yaya mashkhur haka nan. Bara naje na lalla6a shi ya shigo kin san yanzu sai yace zai koma in baki fito ba ilham ta fad'a tana miqewa tsaye. Tom shikenan jeki bari naje na d'auko hijabi na zahra ta qarasa maganar tana miqewa. Zahra tana hawa sama ta wuce bedroom d'in su da yake yau mama bata nan, tun da safe ta tafi kano wajan maman ta daga can kuma zata biya ta gidan su Ilham wajan ammi. Zahra tana shiga bedroom ta bud'e kwaba domin d'auko hijab dan yanzu bazata qara gangan ci zuwa da ba mayafi ko ba mayafi wajan mashkhur ba tasan da akwan matsala. Bayan zahra ta d'auko hijabi ta fara qoqarin saka tai. Aunty zahra ina zuwa haka koh sallah lafila zakiyi ne? Nana da take kwance akan bed ta tambaya. Aaa fita zanyi yaya mashkhur ne yazo, zaro ido nana tai tare da cewa kai gaskiya dai yana son ki aunty zahra yanzu dawowa yayi duk wulaqancin da kika yi mai. Hararar nana zahra tai tare da cewa wulanqanci mai nai mai? Hmmm kai aunty zahra wlh kyakyawa da shi kike mai abinda kike so sai yaje ya samo wata madadin ki zaki gane duk muskilancin sa amma yake miki nacin nan ai wlh yaya mashkhur yana son ki. Cije le6e zahra tai a zuciyar ta tace yarinya kenan baki son muguntar yaya mashkhur bane da wlh da kan ki zaki ce karna yadda mu cigaba da zaman aure. A fili kuma cewa tai hmmm nana kenan bazaki gane ba duk bayanin da zan miki. Zahra tana gama refe bakin ta ilham ta murd'a handel d'in qofar bedroom ta shigo. Kallan ta zahra tai tare da cewa ya shigo ne? Girgiza kai ilham tai tare da cewa wlh yaqi shigowa kin san shi da taurin kai kamar mutanan farko. Amma yace in lalla 6aki ki futo, kinji zo muje na raka ki wlh ba abinda zai miki kinga yadda jikin sa duk yabi yayi sanyi wlh duk ya koma abin tausayi. Ta6e baki zahra tai tare da cewa ai kuwa bazani ba. Haba aunty zahra dan ALLAH kiyi haquri nima zan raka ki, ba kyau fa mijin ki ne, kar ALLAH yayi fushi da ke. Harara zahra ta watasawa nana tare da cewa karki sake cewa mijina wlh. To na dena amma yanzu zo muje nana ta qarasa maganar tana d'aukar mayafin ta. Zahra bazaki d'an shafa hoda da jan baki ba kamar yadda mama ta koya miki. Girgiza kai zahra tai tace aaa barni haka kawai ilham. Daga haka zahra da su nana suka rankaya domin yi mata rakiya. Zahra tun kafin su qarasa take jin zuciyar ta tana bigawa fat-fat. Suna qarasawa bakin mota suka ga mashkhur ya bud'e margin mota yana zaune ya kifa kai da sitiyari. Ilham ce ta fara magana da cewa yaya mashkhur, da sauri ya d'ago kai, idanuwan sa sai wani lumshewa suke kamar mai jin bacci. Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da idanuwan sa suka sauka akan zahra. Ina wani nana ta fad'a hakan murya a sanyaye, kallo d'aya mashkhur yayiwa nana ya kau da kai tare da cewa lafiya qalau. Ilham kallon zahra tai tare da cewa zahra bari mukoma daga can ko mu jira ki. Kafin zahra ta kai ga magana nana taja hanun ilham sun koma can gefe sosai. Suna barin wajan mashkhur yace ki shigo ki zauna mana karki gaji da tsayuwa. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa ai bazan gaji ba ina wani ya hanya da fatan ka iso lafiya. Lafiya qalau zahra yakike kema da fatan kina lafiya. Lpy qalau nake zahra ta fad'a a taqai ce. Futowa daga motar mashkhur yayi sanan ya rufe ya jin gina da motar ya hard'e hanuwan sa biyu akan qirji yana kallon zahra. Zahra ina son ki ina qaunar ki dan ALLAH ki dena wahalar dani ki amince dani. Haba yaya mashkhur ni nake wahalar da kai ma yanzu kana so sabida zuciyar ka da kan ka sai na tauye kai na na cigaba da zama da kai al halin bana son ka. Rintse ido mashkhur yayi ji yayi kamar zahra ta watsa mai ruwan zafi a zuciyar shi. Nunfasawa yayi tare da cewa aaa zahra ba haka nake nufi ba. Dan ALLAH kiyi haquri a duk abinda nai miki a baya nason da shi kike kallo na shi yasa kika kasa amincewa da soyayyah ta. Amma wlh zahra ina qaunar ki tsakani da ALLAH tunda nake ban ta6a qaunar wata mace ba sai ke ban ta6a son wata halitta ba sai ke akan ki na fara sanin soyaya, ba 'yar da ta ta6a bani sha'awa a rayuwa zahra sai ke ki tausaya min mana. Zahra ta tausayawa mashkhur matuuqa ganin yadda ya canza kuma tabbas ta san maganar da yake fad'a har zuciyar shi take. Zahra ji take kamar taje ta rungume yaya mashkhur sabida tsabar tausayi. Amma dakewa tai tace aaa yaya mashkhur ka rabu dani haka pls wlh bazan amince ba har dai soyayar da kake min gaskiya ce ka tsahirtamin na wuta. Ina so na roqeka wata alfarma yaya mashkhur dan ALLAH a matsayi na na wadda kake so kuma matar ka. Jiki na rawa mashkhur yace in sha ALLAH nai miki alqawar zan mike ko mene ya fad'i maganar yana qoqarin ruqo hanun ta. Da sauri zahra taja baya tare da cewa aaa yaya mashkhur bana so ka rabu dani karka sake ta6a min jiki na. Da sauri mashkhur yaja baya jiki na rawa yace tom shikenan zahra tinda bakya so bazan sake ta6aki ba na dena kiyi haquri mai kike so nai miki ina ji?. Yaya mashkhur ina so daga yau sai yau kar ka sake cewa kana sona ka fita daga hanya ta ka manta dani a rayuwar ka ka manta ni matar kace, ka manta ni a rayuwar ka har abada. ka dena zuwa waje na da zummar soyayyah yaya mashkhur ina yi maka son 'yan uwan taka amma bazan iya zaman aure da kai ba sabida bana son ka a matsayin miji. Wani dogwan nunfashi mashkhur yaja da kyar ya iya bud'e baki ya cewa zahra shine abinda kike so nai miki?. Eee yaya mashkhur shine abinda nake so kai min. Tom zahra shikenan in sha ALLAH zanyi qoqarin ganin nayi miki hakan in dai zai faran ta miki, daga yau bazan sake zuwa wajan ki ba tinda bakya so kuma zan manta da ke, kamar yadda kikace amma ina so na gaya miki ina QAUNARKI bazan ta6a iya dai na so ki ba zahra. Mashkhur yana qarasa fad'ar haka jiki na rawa ya shige motar shi ya tayar, sanan mai gad'i ya bud'e mai get ya fuce zuciya a raunane. Wasu zafafan hawayan tausayin mashkhur ne suka zubowa zahra, ji take kamar ta kwallara mai kira ya dawo. Ilham da nana qarasowa sukayi hankalin a tashe ilham tace lafiya zahra kike ko ka mai yayi miki?. Aunty zahra mai kika yi mai haka ne nana ta watsawa zahra tambayar tana tsare ta da ido........... Hmmm nima zuciya ta ta tsinke naso na qarasa muku page d'in nan duk da saura kad'an na gama amma tausayin mashkhur bazai bar ni ba?. 😥 Amma dai zahra banga laifin ki ba tinda ba'a so dole. 😍 Mu had'e a next page. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜. BY BAYERO 💜❤💜 Typing.............. *page 117* Ilham da nana qarasowa sukayi hankalin a tashe ilham tace lafiya zahra kike ko ka mai yayi miki?. Aunty zahra mai kika yi mai haka ne nana ta watsawa zahra tambayar tana tsare ta da ido........... Share hawayan ta zahra tai tare da cewa ni ba abinda nai mai kuma shima bai min komai ba, daga haka zahra ta wuce tabar nana da ilham a tsaye. Kai aunty ilham ko dai wani abu tai mai? Nima ban sani ba nana ALLAH ne dai ya barwa kan sa sani. Kai amma aunty zahra ta cika taurin kai inaga fa ta sake cewa bata son shi. Hmmmm nana zahra fa bata da taurin kai sosai ALLAH ne dai yasan mai ya faru kuma ba lallai ne ta gaya mana ba kawai mu rabu da ita zo mu koma ciki mu d'ora abinci.......... MASHKHUR. Yana fita titi ya parking d'in motar shi a gefan titi sanan ya kifa kan sa akan sitiyari, yana futar da waucin baqin ciki da 6acin rai daga bakin sa. Mashkhur tinda ya kifa kan sa akan sitiyari sai da yayi awa d'aya a haka ko kwakwaran motsi bai ba. Wani irin baqain cike ne da qaunar zahra suke sake lulu6e mai zuciya. Hmmmmm ya zama dole na ne mawa kai na mafita kafin soyayya zahra ta qarasa kashe ni. Mashkhur ya fad'i hakan a zuciyar shi, mashkhur ya fara tinani iri-iri a ciki tinanin ma har da na shaye-shaye. Mashkhur gani yake gwara ya koma yin shaye-shaye ko zai manta da zahra cikin sauqi dan mashkhur ya d'au alqawarin bazai sake roqkon zahra akan taso shi ba zai qoqarin ganin ya cika mata burin ta ko d'an qaunar da yake mata. Da tinani tanani nan mashkhur ya tayar da motar sa ya kama hanyar tafiya kano. A hankula mashkhur yake tafiya yana tafiya yana tinanin mafita. Mashkhur sabida tsabar tinane-tinane da slow driven d'in da yake sai wajan qarfe 3 na yamma ya koma gida. Yana shiga cikin gidan bai zame ko ina ba sai d'akin sa. Bayan mashkhur yayi alwala yayi sallama kwanciya yayi ya fara tinanin taya zai manta da zahra kuwa?. Hmmmm anya zan iya kuwa? Mashkhur ya tambayi kansa cikin rashin sanan mafita. Wani baqin ciki ne ya sake rufe mashkhur ko ta ina in ya tina wai zahra ce take gasa shi kamar masara. Yana cikin tinanin nan yaji wayar shi ta fara ringing, rai ba dad'i mashkhur ya murgina ya d'auki wayar dan ganin mai kira. Da mashkhur bazai d'aga ba amma daya ga sunan ahmad sai ya d'aga zuciya cike fall da damuwa. Ko da mashkhur ya d'aga wayar bai iya cewa komai ba sabida tsabar damuwa. Mashkhur ina qofar gida in kana nan ka fito. Wani gajeran nunfashi mashkhur yaja tare da cewa ahmad bazan iya futowa ba bana jin dad'i kawai ka shigo ina jiran ka. Daga haka mashkhur ya ajiye wayar a gefe zuciya cike da tsantsar damuwa. Baki d'auke da sallama ahmad ya murd'a handel d'in qofar bedroom d'in mashkhur ya shigo,. Yana shigowa ya nufi kan bed ya zauna a gefan mashkhur, da kyar mashkhur ya iya amsa mai sallmar tare da cewa sannu da zuwa. Yauwa dai mashkhur mai yake damun ka haka ko dai tinanin matar taka kake?. Da kyar mashkhur ya iya cewa hmmm ahmad kasan mai ya faru kuwa?. Girgiza kai ahmad yayi tare da cewa aa. Hmmm yanzu fa daga wajan ta na dawo kaga magaganun da ta gaya min marasa dad'in sauraro kuwa?. Kai mashkhur ita zahra da kan ta kuma, ahmad kenan ai yanzu zahra ta wuce yadda kake tunani tana gab da d'ora min hawan jini da ciwan zuciya,. Kai gaskiya abun bai yi dad'i ba mashkhur amma dai haka zaka daure har ka shawo kan ta. Tabb ai na d'aukar wa kai na alqawarin bazan sake zuwa wajan ta ba kuma zan manta da ita kamar yadda ta buqa ta ahmad. Cikin tausayawa ahmad yace kai mashkhur haba dai anya zaka iya kuwa shifa so ba riga bane da zaka cire a duk lokacin da kake so. To ahmad ya zanyi ita tace na manta da ita ba sai nayi hakan ba mashkhur ya qarasa maganar yana had'eye wani qululun baqin ciki. Kai gaskiya dai zahra tayi fushi da kai sosai mashkhur amma ita da na san ta mai haquri da sauqin kai. Wlh ahmad da na son haka zahra za tai min da banje wajan ta ba, tinda nake ba wanda ya ta6a dubar ido na yace min ya tsane ni sai zahra. Kamar yadda ba wanda ya ta6a dubar idon ta itama yace ya tsane ta ba sai kai, ahmad ya fad'i hakan yana tsare mashkhur da ido. Jim mashkhur yayi yana tunani tabbas kuwa bazai musa maganar ahmad ba sabida yasan haka zancan yake shima ya sha kallo tsakiyar idon zahra yace mata ya tsane ta, kuma abinda yayiwa zahra a rayuwa na quntatawa ko rabin sa ba tai mai ba dole taji tsoran zama da shi. Gaskiya ne ahmad hakane amma ban ta6a tianin zan so zahra a rayuwa ta ba kai ko mai kama da ita ma amma sai gashi yau soyayar zahra tana neman ta zautar dani. Mashkhur sai kana yi kana haquri fa, amma tabbas ni nasan zahra zata so ka mashkhur in dai kabi komai a sannu. Kai ahamd anya kuwa zata so ni?, zata soka mana tinda har ta iya yima addu'o'i karyewar asiri ka sha kaga ai da ta d'auke ka a maqiyi ko da gaba da baza ta ta6a yima hakan ba shima wanan ai ba qaramin so bane. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa hakane ahmad amma gaskiya ina ga tayi min ne kawai amma ni nasan zahra bata so na. Aa mashkhur kar kace haka, ni ina tianin zahra tana son ka amma ita kan ta baza ta sheda tana son ka ba, ko dan zaman da kukayi duk da bana dad'i bane soyayay zata iya shiga tinda kai gashi ka fara son ta. Ko baka son soyayya tana iya komawa qiyayya ba ko kuma qiyayya tana iya komawa soyayya. Yanzu inaga da za'a cewa zahra wani abun ya same ka sai hankalin ta yafi na kowa tashi. Sabida duk wata qiyayya da tai yawa in dai ta zaman tare ce to tabbas da akwai 6oyayyiyar soyayya a cikin ta wanda ku kan ku baza ku iya gane hakan ba sai wani abun ya samu d'aya daga cikin ku. Hmmm mebi ahmad hakan zata iya faru nima nasan da hakan amma ina kokwan tan zahra tana so na, wlh ahmad da nasan zan fara son zahra kuma zatai min wasa da hankali na a lokacin da muke tare a rasha da tini na nemawa kai na mafita. Mafita kuma mashkhur mafitar me? , cije le6e mashkhur yayi tare da cewa ai da ranar da muka sa qafar mu a russian ni da ita, da a ranar zan kawar da abinda yake tsakani na da ita, kaga da nayi hakan da tini ma in zamu dawo da d'an mu zamu dawo nigeria harma da wani ciki kaga ai ko tana so ko bata so dole ta yadda mu cigaba da zaman aure. Dariya ahmad yayi sosai bayan ya tsagai ta yace ai kuwa dai mashkhur wlh da tini an wuce wajan................ To fa yanzu mashkhur duk wani lamarin zahra yayi watsi da shi gefe, ya rage yawan tunanin ta, ya mayar da hankali sa wajan aikin sa, amma mai ma kwan son zahra ya ragu a zuciyar mashkhur sai ma qaruwa da yake yi. Dan yanzu duk yabi ya canza ya d'an rame ya yayi wani haske kana ganin shi zaka sheda yana cikin matsanan ciyar damuwa. Amma yana qoqari wajan dakewa, dan yanzu ya dena turawa zahra text message kuma ya dena yiwa kowa zancan ta. KADUNA. To fa abu kamar wasa kwana biyu zahra ta rasa mai yake damun ta tun sanda ta cewa mashkhur ya rabu da ita yasa qafa yabar gidan bata sake samun nutsuwa ba. Kullum a cikin tinanin mashkhur zahra take ko bacci kirki bata iya, ita sam ta rasa mai ya sa ta kasa manta da abinda tai wa mashkhur. Ga yawan mafarkan sa da tinanin sa da take, kullum cikin jiran message d'in mashkhur ko kiran sa zahra take amma shiru. Yau kimanin sati biyu kenan zahra tun tana iya boye damuwar ta har ta kasa. Itama 6angaran nana har yau tana fama da son abdul kuma bata dena tura mai message ba in ya tambaya wace sai tace mai zata fad'a mai amma ba yanzu ba, tun yaya abdul yana tambayar wacece nana har ya dai na. 6angaran ilham da ahmad kuwa kullum soyayay qaruwa take ga lokacin aure yana matsowa dan har ilham ta fara tianin komawa gida mama ce ta hana ta tace da can da nan ai duk d'aya ne. zahra tana zaune a gefe ta kifa kai akan guiwar ta tana tunanin yaya mashkhur, wani irin mugun son ganin yaya mashkhur zahra take, ji take kamar ta rufe ido ta gan shi a kusa da shi. Zahra tana cikin wanan halin taji an dafa kafad'ar ta, da sauri ta d'ago dan ganin waye?. Ilham ta gani tana shirin zama a kusa da ita. Zahra kwana biyu na kasa gane maki wai mai yake damun ki. Wlh ilham kwana biyu duk bana jin dad'i wai mai yake kawo yawan tinanin mutum da mafarkin sane ne, kaji kana mugun son ganin shi?. Cikin mamaki ilham tace SO mana zahra tinanin wa kike yi haka ne?. Zaro ido zahra tai tare da cewa haba dai ilham so kuma aaa wlh ni ba son shi nake ba kwai dai inajin abun da nai mai ne ban kyau ta ba shi yasa nake yawan tinanin. Wlh zahra I'm serious nake gaya miki kina nufin wai kin fara son yaya mashkhur d'in ne ko kuwa?. Nan da nan zahra ta fara zazzaro ido tana girgiza kai tare da cewa ALLAH ya kiyaye ilham kema kin san ai bazan so shi ba. Wani qasai taccan murmushi ilham ta saki sare da cewa tom shikenan zahra tinda kin ce haka mu zuba mu gani, wanan abubuwa da kika lissafo shine alamun so ai. KANO. Yau kimanin sati biyu kenan da mashkhur ya share zahra,. Yana zaune akan sofa ga laptop a gaban sa ya zuba mata ido amma a zahiri gaskiya ba laptop d'on mashkhur yake kallo ba tinanin zahra kawai yake. Jiki ba kwari mashkhur ya janyo wayar shi ya shiga content ya fara lalubo number zahra dan har ga ALLAH ya gaji da shariyar da yake nunawa zahra. Yayi qoqarin mantawa da ita amma ya kasa, mashkhur ya dannawa number zahra kira yaji wayar a kashe. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da yar da wayar gefe a fusace ya miqe ya fuce daga d'akin. Yana fita bai tsaya ko ina ba sai part d'in ammi, a zaune ya tarar da ruma da ameer, ruma tana koyawa ameer home-wrok. Ko ta kan su mashkhur bai biba bare ya amsa gaisuwar da ruma take mai ya haye kan bene. Yana hawa bai tsay ko ina bai sai d'akin ammi, mashkhur da ya shiga bai tarar da ammi ba toilet ma abud'e yake bare yayi tinanin tana ciki. Mashkhur sai da ya duba duk in da yake tunanin ammi tana nan amma bai same ta ba, rai ba dad'i ya sauko qasa yana sakowa ya nufi wajan ruma. Yana zuwa yace ruma ina ammi take?, ta tafi kai wa dady abinci, ruma ta bawa mashkhur amsa a taqai ce. Daga haka mashkhur bai sake cewa komai ba ya fuce daga d'akin, direct part d'in dady mashkhur ya nufa yana zuwa bai tsaya ko ina ba sai qofar bedroom d'in dady. Mashkhur yana zuwa qofar d'akin mai makwan yayi knocking kamar yadda ya saba, kawai ya murd'a handel d'in qofar da qarfin gaske ya shige d'akin. Tinda mashkhur ya mallaki hankalin kan sa bai ta6a shiga d'akin dady ba knocking ba musamman in ammi tana ciki sai yau. Mashkhur yana shiga bedroom d'in ya tarar da dady zaune yana cin abinci, ita kuma ammi tana daga gefe tana zaune da dukkan alamu dai hira suke. Amma jin an turo qofar da qarfi ba knocking bare neman izi ne yasa ammi da dady suka d'aga ido dan ganin wake shigowa. Mashkhur suka gani ya shigo a zuciye fuska ba walwala. Cikin mamaki ammi tace mashkhur menene haka kuma mashkhur, baka da hankali ne? abinda ba kai da yarintar kaba shi za kai yanzu iyayan ka suna cikin d'aki zaka banko qofa ba izini bare knocking ko sallama mashkhur wanan fa haramun ne. Haba ammi da dady dan ALLAH ku tausayawa rayuwa ta ku dawo mun da matata ku dena yimin wasa da hankali na haka?. Cikin mamaki ammi da dady suka kalli juna, mai sunan baba mu muke ma wasa da hankali menene laifin mu a ciki ai kasan inda matar taka take kaje ka d'auko ta mana. Haba dady sau biyu fa nake zuwa wajan ta amma taqi ta amince qarshe ma bama rabuwar kirki tace karna sake dawowa wajan ta na manta da ita. Oh to dama ai shi masoyi majin yaci ne mashkhur ka dai cigaba da haquri da lalla6a ta harta sauko. Ko yaya cewar ammi, dady cefe zancan yayi da cewa kwarai ma kuwa maryam, kasan dai da in munyiwa mamana dole to yanzu baza muyi mata ba bawai dan bamu isa da ita bane aaa, sabida itama ta samu 'yan cin kan ta dan sabida kai bazamu sake tursasa ta tai abinda kake so ba. Yadda muke son ka haka itama muke son ta, dady ya qarasa maganar yana cigaba da cikin abincin sa. Haba dady ammi ya kuke min haka ne wai anya ma ku kuka haife ni gaskiya na fara tanta ma. Hmmm mashkhur kenan in rai ya 6aci hankali baya gushewa fa, bai kama ta suna iyayan ka ka tsaya a tsaye a kan su kana gaya musu magagganu ba. Cewar amina bayero amma in bakaji dad'in nasihata ba kayi haquri karka wuce a kai na. 😂 Yau ma naso nayi muku double page amma ALLAH bai ba wanan d'in ma da kyar kuka samu wlh. 😂 ALLAH sarki yaya mashkhur. 😥 Anya zahra bata fad'a ba kuwa. 🤔 Mu had'e a next page. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY BAYERO 💜❤💜 Typing............. *page 118* Yadda muke son ka haka itama muke son ta, dady ya qarasa maganar yana cigaba da cikin abincin sa. Haba dady ammi ya kuke min haka ne wai anya ma ku kuka haife ni gaskiya na fara ta Au mashkhur tantama ma kake akan mune iyayan ka anya kana cikin hankalin ka kuwa mu kake cewa haka?. Mashkhur kamar yayi kuwa yace haba ammi ba dole nai tantama ba sai ku ringa yimin abu kamar bakwa sona ko kamar ba ku kaka haife ni ba, duk kunbi kun share ni, baza ku iya yimin abinda nake so ba gaskiya dai kam abu nan yana ban mamaki kuma sam bana jin dad'in hakan da kuke min. Daga haka mashkhur ya juya ya fuce a fusace ko qofar ma bai samu damar rufowa ba. Cikin mamaki dady ya kalli ammi tare da cewa to maryam anya wanan yaran ba shaye-shaye ya dawo yi ba, jifa yadda yake magana magana ba respect kamar shi ya haife mu. Nima haka nake gani yaya gaskiya dai kam ina ga kwakwalwar mashkhur ta fara ta6uwa, ina ga kawai zan lalla6a zahra ta haqura su cigaba da zaman aure. Ammi ta fad'a hakan ciki tausayawa mashkhur, aaa kawai ki rabu da su kar kiyi hakan in mamana tana son shi da kan ta zata amince in kuma bata son shi baza'a yi mata dole ba, dole kuwa ya haqura tinda duk abinda ya faru shi ya jazawa kan sa. Kai amma dai gaskiya ina tausayawa mashkhur ni kam karfa dai wata cutar ta kama shi, tin da dai bai ta6a soyayar nan ba kuma yayi ladama sai ai mai uziri. Girgiza kai dady yayi tare da cewa a hakan za'a ba shi ita, ai har yanzu bai yi laushi ba tinda har zai iya tsayawa a gaban mu ya gaya mana magana ki bari sai ya qara hankali sosai zamu sa baki a lamrin nan, amma gaskiya ina tausayawa mashkhur tinda fa yake ni ban ta6a ganin abinda ya tashi hankali sa akan abinda yake so ba sai wanan karan, yaci ace yayi zuciya da zahra ya haqura amma ya kasa, ammi ta fad'i hakan cikin tausayawa. Nima ina tausaya mai maryam amma ya zama dole mu danne tausayin nan, ta hakan zai gane darajar ta ko an bashi ita nan gaba zai tattala mana ita fiye da kansa amma in ya same ta ta sauqi bazai riqe ta sosai kamar yadda muke muradi ba kawai mu rabu da shi ya cigaba ba da rarrashin mamana har ta amince. Jiki a sanyaye ammi tace gaskiya ne to ALLAH yasa komai yazo da sauqi. Amen dai, cewar dady...... Mashkhur yana fita bai zame ko ina ba sai bedroom d'in shi, yana shiga ya fad'a kan gado zuciyar shi sai wani quna take. Mashkhur ya rasa mafita ji yake rayuwar gaba d'aya ta mai zafi gwara ya mutu ya huta ko zai samu salama. Tinda yake a rayuwa sa ba abinda ya ta6a sa shi damuwa mai tsanani irin soyayyar zahra. Mashkhur yana so ya koma shaye-shaye amma ya kasa. Sabida tsabar damuwa har nunfashin sa d'aukewa yake na wasu daqiqu,. Wani irin mugun son zahra ne yake damun mashkhur, sam baya iya minti 2 bai yi tinanin zahra ba sam mashkhur baya samun salama sai ya kwanta bacci shima bacci ba sosai yake iya yi ba sai yaci qarfin sa. Ko yaci qarfin nasa yana farawa yake mafarkin zahra iri-iri yanzu dai mashkhur ya koma abin tausayi ba wai. To daran ranar dai mashkhur ko rintsawa bai iya yiba, a zaune ya kwana yana tinanin zahra,. Washe gari da asuba kuwa yana idar da sallah ya sheme akan gado, wani mugun zazza6i da ciwan kan damuwa ya rufe shi ruff dan ko d'an ya tsan shi baya iya d'agawa, yana so ya tashi yaje wajan aiki amma ya kasa.......... Misalin qarfe 4 na yamma abdul da ammi suna zaune suna cin abinci. Ammi wai ina yaya mashkhur ne? Cewar abdul, gaskiya nima ban sani ba abdul amma ina tinanin tinda ya fita da safe wajan aiki bai dawo dan yau ni ko shigowa nan bai ba. Aa yaufa inaga yaya mashkhur bai fita ba, wajan qarfe goma da na fita naga yana nan kuma dana dawo ma naga motocinsa duk suna nan alamun dai bai fita ba. To ai ni ban sani ba, fushi yake dani inaga ga shi yasa bai shigo ba. Cikin mamki abdul yace fushi kuma ammi yaya mashkhur ai bazai yi fushi da ke ba tinda bai ta6a hakan ba mai ma zaki mai yayi fushi da ke. Hmmm to daga ni dai har dadyn ku fushi yake damu wai sabida zahra. Cikin mamaki abdul yace zahra kuma ammi mai zahra tai. Girgiza kai ammi tai tare da cewa ba abinda zahra tai, kawai dai ya fara son tane shine mukace ba ruwan mu yaje ya bata haquri har ta amince zata cigaba da zama da shi, kuma da yaje bata amince ba, shine wai yake jin haushi dan bamu sa baki ba zahra ta amince, jiya baka ga yadda yayi mana ni da dady ku ba har d'aga mana murya yake abin dai ba dad'i wlh abdul. In hankalin abdul yayi dubu kuwa ya tashi da yaji ammi tace yana son zahra dan tin daga nan bai sake gane abin ammi take cewa ba. Inalilahi'wa'inna'ilaihirraji'un, abinda abdul yake ta fad'i a zuciya shi kenan, dan yasan yanzu lamarin zai qara kwa6ewa yana barazanar rasa zahra. Abdul abdul, firgigit abdul ya dawo daga dogwan tunanin da ya tafi. Na'am ammi cikin mamaki ammi tace abdul lafiya naga lokacin guda ka canza. Amm uhmm ammi ba komai kawai dai abin ne yaban mamaki gaskiya dai nasan mashkhur duk yadda ya kai da yi miki laifi bazai qi zuwa gaishe ki ba inaga dai ko sun fita tare da ahmad ko kuma yaran nan nasa ne yazo d'aukar shi ko kuma tun da safe bai fito ba baya jin dad'i amma bari naje na duba. Daga haka abdul ya miqe zuciya cike fall da takaici sabida wannan mumunan labarin da ya samu a wajan ammi. Abdul tafiya yake amma ji yake kamar ya fad'a sabida tsabar rud'a ni da tashin hankali, dan shi duk duniya baya son abinda zai raba shi da zahra, ba abinda yake furtawa sai qalu Inalilahi'wa'inna'ilaihirraji'un, yana tafe yana had'a hanya har ya qarasa part d'in nasu. Yana zuwa part d'in shi direct d'akin shi ya nufa ya fad'a kan gado zuciya cike da baqin ciki kamar zai mutu haka abdul yake ji. Tabbas yasan tunda mashkhur yace yana son zahra to abun ya kwa6e mai lokacin rabuwar sa da zahra ya qara to. Abdul ji yayi yana tantama akan zancan da ammi ta gaya mai na cewa mashkhur yana son zahra, gani yake kamar mashkhur wasa yake da hankalin su so yake kawai ya cigaba da zalintar zahra. Abdul ya d'au kusan awa uku a wanan halin sai da yaji ana kiran sallah sanan ya miqe ya d'aura alwala ya nufi masallaci. 6angaran mashkhur kuwa yau wuni yayi a d'aki yana aman jini sabida tsabar damuwa, tun yana iya miqewa ya shiga toilet yayi aman jini harya kasa. Duk yabi ya fita daga hayyacin sa sunan zahra kawai yake kira,. 6angaran abdul kuwa bayan ya dawo daga masallaci direct ya nufi hanyar d'akin mashkhur, sabida ya tabbatar da gaskiyar lamarin wai da gaske mashkhur yana son zahra ko kuwa?. Abdul yana zuwa qofar d'aki mashkhur ya fara knocking. Ya d'au kamar 5 minutes yana knocking amma yaji shiru ba'a bud'e ba kuma ba'a bashi izinin shigowa ba. Zuciya ciki da damuwa abdul yasa hannu ya murd'a handel d'in qofar bedroom d'in, sanan ya shiga baki d'auke da sallama. Amma shiru yaji mashkhur bai amsa mai, ya wani nan nad'e a kan gado ya shige cikin blanket. A hankula abdul ya fara qarasowa wajan mashkhur, abdul in idon sa ya gane mai dai-dai gani yayi kamar jikin mashkhur yana rawa, ga jini-jini a farin blanket d'in. Cikin tashin hankali da mamaki abdul ya qarasa ya yaye blanket d'in da mashkhur ya rufa. Gani yayi jikin mashkhur yana rawa-rawa haqoransa suna had'ewa kamar mai jijiga, ga bakin sa duk jini-jini harma ya ta6a rigar shi ga dukkan alamu dai aman jini yayi. Cikin tashin hankali abdul yace yaya mashkhur lafiya mai yake damun ka haka?. Mai makwan mashkhur ya bawa abdul amsar da ya tambaye shi sai ya fara cewa zahra. Ina zahra take yaushe zata zo zahra! Zahra! Zahra kina jina kuwa?. Cikin mamaki abdul yace yaya mashkhur zahra kuma abdul ne fa yake ma magana. Baki na rawa mashkhur ya cigaba da cewa zahra zahra dan ALLAH ki yafe min zahra wlh ina son ki zahra ina qaunar ki zahra, bazan iya rabuwa da ke ba zahra. Nan da nan mamaki ya sake kashe abdul sai a lokacin abdul ya gane mashkhur ma baya cikin hankalin sa ya fuce daga hayyacin sa gaba d'aya. Hospital. Bayan an kai mashkhur asibiti an duba shi, likitoci sun gano yawan damuwa ne da tunani suka sa shi aman jini, kuma sunce in bai rage yawan damuwa da tinanin ba hawan jini ko ciwan zuciya zai iya kama shi ko da yau she. Sanan sunyi mai allurori da qarin ruwa, kuma sun bashi gado wato an dai kwantar da mashkhur a asibiti. Hmm hankalin mutan gidan ya d'an tashi ba laifi musamman ma ammi da abdul da hjy kaka. Bayan dare yayi kowa ya koma gida abdul ne kawai ya zauna domin kula da mashkhur. KADUNA. Zahra tana daga kwance a kan bed nana da ilham sun dad'e da yin baccin. Ita kuma ta kasa bacci haka nan taji gaban ta yana fad'uwa ga mugun tinanin mashkhur da take dan har ta biga wayar shi amma taji bata tafiya. Yanzu zahra ko ba'a gaya mata ba ta sheda tana mugun son mashkhur. Idon zahra ya soye har wajan 12 dare ta kasa bacci tunanin mashkhur kawai take. Zahra tana cikin wanan halin taji wayar ta tana ringing, a hankula ta zura hanun ta a qarqashin fulo ta d'auko wayar tata. Sunan abdul zahra ta gani a kan wayar, farin cikin rai na sai jan heart guda biyu d'aya da mashi d'aya kuma babu, a haka zahra tai save d'in number yaya abdul. jiki a sanyaye zahra ta d'auka tare da karawa a kunan ta tana cewa hello farin ciki na. Abdul rintse ido yayi zuciya cike fall da baqin ciki yace na am my zahra ykk?. Zuciya cike da damuwa zahra tace lafiya qalau yaya na, amma naji muryar ka ta canza anya kana lafiya kuwa?. Ina lafiya zahra, zahra ta ina so muyi magana kina jina?. Gyara kwanciya zahra tai tare da cewa ina jinka yaya na, gyaran murya abdul yayi sanan yace zahra ina so muyiwa kan mu adalci ni da ke, muyi abunda ya dace karmu kasance masu son zuciyar mu. Cikin mamaki zahra tace yaya abdul yaudarar kai kuma mai yayi zafi haka dan ALLAH ka dena cewa haka mai ya faru?. Wani gauran nunfashi abdul ya sauke sanan yace zahra, kiyi haquri ki koma wajan yaya mashkhur shine mijin ki kuma shi ya dace ya cigaba da zama dake a matsayin mata bani ba. Gaban zahra fad'uwa yayi rass, rass, rass cikin firgici tace haba yaya abdul sabida mai zaka ce haka kai ma kasan nice mallakin ka ko, ba yaya mashkhur da kai na dace ba da shi ba. No zahra ki dena cewa haka, tun da ido na ya rufe shi yasa ban gane haka ba tun sanda aka d'aura miki aure da yaya mashkhur ya kama ta na cire rai da samun ki a matsayin mata. Zahra cikin kuka tace haba yaya abdul ka dena fad'in hakan in wani laifin nai ma ka gaya min karka hukunta ni da wanan yaya mashkhur zai sake ni kuma zan aure ka in sha ALLAH. Rintse ido abdul yayi cikin baqin ciki yace zahra ba wani laifi da kika yimin kuma bazaki ta6a yimin laifi ba kawai dai abunda ya dace na gaya miki, yaya mashkhur yana son ki zahra ku amince da shi mana. Aaa yaya abdul nifa kai nake so ba shi ba, aaa zahra dan ALLAH ki dai na fad'in haka in dai kina so na kiyi mim alfarmar nan yaya mashkhur yana son ki. Yanzu haka da nake gaya miki yana kwance a gadon asibiti ya zauce in banda sunan ki ba abinda yake kira har aman jini yake. Kuma likita yace yawan tunani ne da damuwa kuma zahra duk san ki ne ya jefa yaya mashkhur a wanan halin zan iya sadaukar da komai a rayuwa ta in dai a kan ki ne ko akan yaya mashkhur, bazan so yaya mashkhur ya shiga wani hali, sabida ni ba, zahra in sonki. Amma na sadaukar wa yaya mashkhur ke ki cigaba da zama da shi a matsayin mijin ki, dan ALLAH ki so shi duk son da kike min ya koma wajan yaya mashkhur, zahra daga yau ki dai na min kallon masoyi kawai ki cigaba da kallo na a matsayin yayan ki dan ALLAH zahra ki min wanan alfarmar, daga haka abdul ya kashe wayar. Wani kuka tashin hankali ne ya kwacewa zahra. Ga rashin lafiyar yaya mashkhur ga kuma rabuwar ta da abdul ga wani mugun tausayin abdul da mashkhur da ya rufe ta lokaci guda. Kukan da zahra take ne ya tashi ilham da nana, da sauri ilham ta mitstsike idanuwan ta tare da cewa zahra lafiya mai yake faruwa. Cikin kuka zahra tace ilham na shiga uku ina zan sa kai na yaya abdul yace bazai aure ni ba, na koma gidan yaya mashkhur da zama. Oh su yaya mashkhur anga ta kai. Wayyo zahra ciwo biyu. 😢 Wayyo my yaya abdul sorry 💔😢😢 kunji mutumin kirki ko, shi yasa nace ku dai na zagin sa, ya sa daukar wa da d'an uwan sa soyayyar sa. Hmmm ya za'a yi a warware wanan cakwakiyar? mu had'e a next page dan jin yadda zata kaya. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY BAYERO 💜❤💜 Typing............. *119* Cikin kuka zahra tace ilham na shiga uku ina zan sa kai na yaya abdul yace bazai aure ni ba, na koma gidan yaya mashkhur da zama. Wata daguwar ajiyar zuciya ilham ta sauke sanan tace, to zahra sai akayi mai dama abinda ya dace kenan inaga shima ya gane cewa kin fara son yaya mashkhur. Fuska sha6e-sha6e da hawaye zahra tace aa ilham ba haka bane wai sabida yaga yaya mashkhur bashi da lafiya wai yana aman jini kuma ya fita daga hayyacin sa sai sunana yake kira shine fa yace ya haqura. Dafe qirjin ilham tai tare da cewa wayyo yaya mashkhur ALLAH sarki yaban tausayi gaskiya zahra yana son ki kawai kiyi haquri tinda kema kin fara son shi. Haba ilham amma yanzu in nai haka banwa yaya abdul adalci ba wlh, shine fa yake sona tsakani da ALLAH, tin ban san koni wace ba, amma yanzu ai ban mai adalci ba. Aaa aunty zahra karki ce haka ai shine yace ya haqura ba ki kika qi shiba kawai kiyi haquri cewar nana. Share hawaya zahra tai tare da miqewa ta shige toilet, tana shiga nana tace alhamdulilah ta fad'i hakan tana sakin wani qasai taccan murmushi. Cikin mamaki ilham tace haba nana yayar ki tana cikin wanan halin amma naga kina farin ciki. Hmmm aunty ilham bazaki gane bane wlh raban da na samu farin ciki irin wanan har na manta. Damo na ya kama harawa ai dole ki ganni cikin farin ciki aunty ilham. Cikin mamaki ilham tace to mai kuma ya same ki na farin ciki?, murmushi nana tai tare da cewa zan gaya miki ki bari sai gobe. Ya mutsa fuska ilham tai cikin murya san jin gulma tace aaa ke gaya min yanzu. Matsowa nana tai ta rage murya sanan ta sai ta bakin ta dai-dai kunan ilham tace, kin san wannan wanda muke turawa text message?. Da sauri ilham tace ee na gane shi, cikin jin dad'i nana tace yaya abdul ne fa, bana son aunty zahra ta sani sabida naga tana son shi shiyasa nake 6oye muku. Dafe qirjin ilham tai cikin mamaki tace ke nana da gaske yaya abdul ne. Haba aunty ilham kiyi a hankula mana kar aunty zahra taji, da gaske nake mana ko da matsala ne naga kin d'an tsora ta. Girgiza kai ilham tai cikin sassauta murya tace aaa ba wata matsala abin ne yaban mamaki dama duk yaya abdul muke turawa message d'in nan?. Jiki a sanyaye nana tace eee mana aunty ilham ki gayamin ko da matsala ne wai?. Aaa wlh nana ba wata matsala ni zanfi kowa farin ciki ma da hakan, kawai dai ina mamaki ai da kin gaya min yaya abdul ne da bamu kai nan ba tini an wuce wajan. Kai aunty ilham da gaske kike mai zaki gaya mai ya so ni. Aaa ai bani zan gaya mai ba yaya abdul yana da sauqin kao sosai nana da kin gaya mai kece wlh da tini ya amince. Wow da gaske zai iya amincewa da wuri?. Ee to nana bani da tabbas nima hasa she kawai nake yi, amma dai nasan yaya abdul yafi yaya mashkhur sauqin kai yana da kirki over wlh. Ke dai bari aunty ilham ai da yaya mashkhur ne ma inaga sai ya had'a min da zagi. Wata siririyar dariya ilham tai sanan tace in kin samu yana karanta message d'in ma ba, bare har ya d'aga kiran wayar, shifa in bai son number ba to wlh ko zata kwana tana ringing baya d'aga baquwar number haka zakiyi ki gama. Murmushi nana tai tare da cewa ai ni kwata-kwata jinina bai had'u da shi ba, nifa bana son mutum mara sakin fuska. Murmushi ilham tai tare da d'an d'aga murya tana cewa haba zahra kukan nan ya isa haka ki fito daga toilet d'in nan yauzu dare ne fa. Kai aunty zahra ai abun kuka baya mata wuya wlh, kai nana wanan abun fa dole ta zubar da waye rabuwa da masoyi ba dad'i, duk da dai zata rage rad'ad'i zai samu qanwar ta, ilham ta fad'a cikin zaulaya. Murmushi jin dad'i nana tai tare da cewa to ALLAH ya tabbatar da hakan aunty ilham. ABDUL MAJID. Abdul ya rafka uban tagumi ya zubawa mashkhur ido da yake kwance yana sauke nunfashi da kyar. Ya tafi duniyar tinani zuciyar shi sai wani bigawa take, ga son zahra yana qaruwa a cikin zuciyar sa. Sam ji yayi duniyar ta fuce mai daga rai dama ya mutu ya huta sabida shi gani yake bazai ta6a iya rayuwa ba zahra ba, ranar dai abdul bai yi bacci ba kwana yayi a zaune yana tunani. Washe gari. Alhamdulilah mashkhur dai ya tafi bacci mai dogwan zango tun lokacin da aka kwantar da shi akayi mai allurori bai farfad'o ba har wajan sha biyun rana. Misalin qarfe sha biyu da rabi mashkhur ya bud'e idanuwan sa. Yana bud'e idanun sa abin mamaki kawai sai ya gan shi kwance a gadon asibiti. Wani gauran nunfashi yaja sanan ya tashi zaune yana qoqarin tsige ledar qarin ruwan hanun sa. Muryar abdul mashkhur ya tsinka yana cewa haba yaya mashkhur meye haka ka barshi mana baka da lafiya fa abdul ya qarasa maganar yana riqe hanun mashkhur d'in. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e tare da cewa abdul ka barni mana haka inaso na fita ne. Cikin mamaki abdul yace haba yaya mashkhur ka fita kaje ina kai da baka da lpy?. Jim mashkhur yayi kafin yace am kasan mene ka fita can gaba ka siyomin rufaida. Sakin hanunsa abdul yayi sanan yace tom shikenan baka da damu yanzu zanje na dawo ka jira ni amma dan ALLAH karka cire yaya mashkhur. Okay abinda mashkhur ya iya fad'a kenan, abdul kuwa miqewa yayi ya fuce. Bayan kamar fitar abdul da minti biyar lokacin mashkhur ya tabbatar abdul ya fita daga asibitin. Hannu yasa ya tsige ledar ruwan da take hanun sa, a gaggau ce mashkhur ya miqe ya zira silifas d'in da ya gani a qasa. ko kalular da take hanunsa bai tsaya cirewa ba ya fuce daga room d'in. Mashkhur yana fita daga asibiti ya tari kekenapep ya hau. Ba a sauke mashkhur a ko ina ba sai qofar gida. A hanzarce mashkhur ya shige cikin gidan dan shi yama manta ana bawa wani mai adede ta kud'in, daga qarshe dai sai mai gadi aka bari da biya. Mashkhur yana shiga bai tsaya ko ina ba sai part d'in su yaci sa'a dai bai tarar da kowa ba, dan haka direct ya wuce bedroom d'in shi. Mashkhur yana shiga bedroom d'in a hanzarce ya d'auki wayar shi ya kunna bayan ta kawo ya bigawa wani yaran sa waya. Ba 6ata lokaci ya d'auki wayar, yana d'agawa mashkhur ko amsa gaisuwar da yake bai ba yace kai sauri kazo gida ina jiran ka yanzu, ba musu mutumin yace tom shikenan. Mashkhur daga haka ya bud'e wardrobe ya deobo wasu kayan ya canza duk san mashkhur da wanka amma bai tsaya yin wanka ba. Yana gama shiryawa ya how online domin siyar ticket. Ai kuwa mashkhur yaci sa'a ya samu jirgin da zai tashi zuwa qarfe biyu, dan haka ba 6ata lokaci ya siya ticket d'in. Mashkhur ya d'au kusan minti sha biyar yana jiran yaran nasa sanan ya qaraso. Yana qarasawa mashkhur ya miqe duk da yana jin jiri ji yake kamar ya fad'i amma haka ya daure ya cigaba da tafiya. Mashkhur yana fita daga gidan nasu ya samu yaran nasa yayi parking d'in motar shi a gefe yana jiran shi. A gagauce mashkhur ya qasa wajan motar ya shige, yana shiga yace muje. Bayan sun fita titi mutumin yace ranka ya dad'e ina muka nufa. Ba 6ata lokaci mashkhur yace airport. Daga haka mashkhur ya zaro wayar shi daga aljiwu ya dialer d'in number abdul. Ringing biyu abdul ya d'aga tare da cewa hello, dafe kan sa mashkhur yayi wanda yake tsananin yi masa ciwo sanan yace hello abdul na tawo fa karka sha wahalar nema na. Wata doguwar ajiyar zuciya abdul ya sauke tare da cewa haba yaya mashkhur ka tayar min da hankai haka mu kai da kai yanzu kana ina ne?. Nifa na samu sauki na koma gida kuma har na sake fita sai anjima daga haka mashkhur ya kashe wayar. Yana kashewa yayi sake dialer number wani abokin sa. Bayan ya d'aga sun gama gaisawa mashkhur yace ganinan zuwa garin ku zuwa wajan qarfe uku da rabi ko hud'u zan sauka kazo ka dauke ni a airport.......... Bayan su mashkhur sun isa airport jirgi bai dad'e ba ya tashi zuwa kaduna. Mashkhur kuwa wani mugun zazza6i da ciwan kai ga jiri, suke damun sa. Zuciyar nan tasa cike fall da so da qaunar ji yake kamar ya mutu sabida qaunar zahra. Tunda jirgin su mashkhur ya tashi mashkhur ya runtse ido yana tunanin zahra har jirgi ya sauka yana tinanin ta,. Mashkhur yana sauka bai wani dad'e yana jira ba abokin sa ya qaraso. Haka mashkhur ya miqe yana tafiya kamar zai fad'i har ya qarasa wajan mota, yana shiga ya rafka uban tagumi. Bayan abokin mashkhur ya tayar da motar sun fita daga airport d'in kallon mashkhur yayi tare da cewa ina zan kai ka ne?. Wata doguwar ajiyar zuciya mashkhur ya sauke sanan yace nima ban san sunan unguwar ba amma zan ringa nuna maka. Dariya abokin nasa yayi sanan yace kai mashkhur da abin dariya wai baka son sunan unguwar ba amma ka santa a ido. Shiru mashkhur yayi ba amsa dan ji yake kan sa kamar ya tsage gida biyu. To muskilancin naka ne ya tashi kenan? hmmm bazaka gane bane abubakar bani da lafiya ne bana son yawan magana. Ah ai kai mashkhur ko lafiyar ka qalau baka son yin magana haka halin ka yake. Haka dai abokin mashkhur yayi tai mai mita,. Mashkhur tun yana iya gayawa abokin sa hanyar da zasu bi da baki har ya gaji ya fara nuna mai da hannu, haka-haka dai har su mashkhur suka qarasa qofar gidan su zahra. Kafin kace kwabo zuciyar mashkhur har ta fara bibbigawa fat-fat sabida yana tsoran abinda zai je ya tarar a wajan zahra. Amma haka mashkhur ya daure ya bud'e murfin mota sanan yace ka jira nifa ba dad'ewa zanyi ba, tom shikenan mashkhur ina jira sai ka fito abokin nasa ya fad'a yana kashe motar. Mashkhur yana zuwa bakin get ya fara knocking zuciya cike da tsoran zahra. Ba jimawa mai gadi yazo ya bud'e bai hana mashkhur shiga gidan ba da yake ya gane fuskar shi. Mashkhur yana shiga yaji kansa ya sake sara mai amma haka ya d'aure ya cigaba da tafiya. Ilham da nana da suke wajan shaqa tawa suna tattauna yadda zasu shawo kan abdul ciki sauqi, kwatsam sai suka hango yaya mashkhur. Da sauri ilham ta miqe tare da kama wanyar domin zuwa wajan mashkhur. Ilham tana qarasawa ta ruqo hanunsa ta baya tare da cewa yaya mashkhur. Da kyar mashkhur ya iya amsawa tare da cewa ilham ina zahra take ne?. Tana d'aki bata d'an jin dad'i ne amma bari na kirawo ma ita. Hmmm nasan ko kin kira ta ba zuwa za tai ba ilham amma zo ki rakani wajan ni naje da kai na, mashkhur ya fad'a murya a sare. Ilham cewa tai to yaya mashkhur sannu naga allura a cikin jijiyar hanun ka baka da lafiya ne?. Hmmmm ke dai ilham raka ni kawai bana son yawa magana kai na ciwo yake Tom shikenan yaya mashkhur muje, amma dai maman ta bata d'akin koh? Cewar mashkhur, gyad'a kai ilham tai tare da cewa ee bama ta nan. Yauwa muje, to daga haka ilham da mashkhur suka jera suna tafiya. Mashkhur da kyar yake tafiya ga wani irin jiri da ciwan kai duk yabi yayi zuru-zuru lokaci guda ya zabge abin tausayi kamar ba mashkhur dan kwalisa ba. Haka ilham da mashkhur suka cigaba da tafiya ilham ta tausayawa mashkhur sosai take kamar tai mai kuka. Suna shiga babban falon gidan suka tarar da twins suna ta wasa fawas da khaulat kuma suna game. Nan da nan suka fara gai da mashkhur amma mashkhur da kyar yake iya amsawa dan shi ko kallo ma basu ishe shi ba hankalinsa yana kan matar shi zahra. ZAHRA. Zahra gaba d'aya wunin yau tana kwance zazza6i da cikwan kai ya rufe ta sabida tsabar kukan da ta sha jiya idan ta ya kunbura suntum da kyar take iya bud'e shi. Sosai zahra take baqin cikin rabuwa da abdul ga wani irin son mashkhur da yake damun ta. Ga tausayin su da take ji, zahra dai bata san a tsakanin mashkhur da abdul watafi tausayawa ba, tausayin ya had'e mata waje guda. Zahra tana kwance taji an murd'a handle d'in kofar ana qoqarin a shigo, sake runtse ido tai kamar mai bacci dan ita tayi tunanin ilham ce ko nana ne suka shigo. kuma sam bata son surutu sabida damuwar da take ciki. Mashkhur yana shigowa ya mai da qofar ya rufe, sanan ya kama hanyar zuwa wajan zahra, ko sallama mashkhur ya kasa yi, lokaci guda tsoran zahra ya kama shi. Mashkhur yana hango zahra a kwance yaji zuciya shi tai mai wani mugun sanyi duk da bai gama ganin ta ba amma zuciyar shi ta farayi mai sanyi. A hankula mashkhur yake takawa har ya qarasa wajan zahra yana zuwa ya zuba mata ido quri ba giftawa. Tana kwance da rigar ta mai siririn hannu wanda ta tsaya a iya guiwa. Zahra ji tai kamar qamshi turaran mashkhur, dan haka da sauri ta ware kunburarun idanuwan ta, ai kuwa tana bud'ewa sukayi 4 eyes da mashkhur..................... Sorry sai kuna haquri dani wlh kwana biyu bana muku posting sosai, amma in sha ALLAH zanyi qoqarin ganin ina yi muku kullun har mu qarasa dan ina gab da kammala book d'in in sha ALLAH. Kuna ganin zahra zata iya amincewa da mashkhur kuwa?. In kuwa zahra bata amince ba wana hali kuke ganin mashkhur zai shiga?. Mu had'e a next page dan jin yaza ta kaya. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *120* Zahra ji tai kamar qamshi turaran mashkhur, dan haka da sauri ta ware kunburarun idanuwan ta, ai kuwa tana bud'ewa sukayi 4 eyes da mashkhur..................... A zabure zahra ta miqe zaune tare da mutsika idanunawan ta da hanunta sanan ta bud'e dan ta tabbatar da zahiri take gani ko kuwa ki zau yake mata. Amma abin mamaki zahra tana bud'e idanuwan ta taga mashkhur a gaban ta qiqam kamar saqago ko qifa ido baya yi ya zuba mata ido. Da sauri zahra ta d'an ta baya tana mamaki mai ya kawo mashkhur har d'aki. A hankula mashkhur ya qaraso ya zauna gefan zahra cikin raunaniyar murya mashkhur yace zahra. Da sauri zahra ta matsa can tare da cewa lpy ka shigomin babu izi bare knocking ko sallama babu dan ALLAH ka tashi ka fuce ka bani waje. Zahra tana fad'a ne iya baki amma a zuciya ta yi farin ciki da zuwan mashkhur d'in ga tausayin sa daya lili6e ta fiye da dah, ganin yadda ya rame duk yabi ya canza idanuwan nan nasa sun sake zuru-zuru. Dan ALLAH zahra kiyi haquri ki saurare ni zahra in son ki wlh ban san yadda zan nuna miki ba wai ya kike so nayi da rayuwa ta ko so kike na mutu ne?. Zahra ajiyar zuciya tai sanan ta danne tausayin mashkhur, tace ina ruwa na yaya mashkhur ka mutu mana ba damuwa ta bace adalilin ka kasa yaya abdul ya rabu dani har abada sabida farin ciki ka to wlh ko mutuwa za kai bazan zauna da kai a matsayin miji ba. Nan da nan mashkhur yaji nunfashin sa yana d'an janyewa zuciyar sa sai bugawa take kamar ta fashe ga jiri. Cikin murya mai kama da ta masu kuka mashkhur yace dan ALLAH zahra ki yafe min wlh!! Yaya mashkhur dakata bana son jin komai daga bakin ka zaka fita kabar d'a kin nan ku na fuce na barma, ka takura min ka rabu dani ko ana so dole ne zahra ta qarasa maganar a raunane. Da kyar mashkhur ya iya miqewa zahra tana qoqarin dakatar da shi taga mashkhur ya zufe a gaban ta ya tsuguna akan guiwoyin sa tare da dafe guiwoyin zahra da take zaune akan bed. Zahra dan ALLAH dan darajar annabi badan halina ba zahra ki yafe min wlh nasan na cutar da ke zahra nasan nai miki laifi nai miki ba dai-dai na quntata miki na muzan ta miki. Na saki cikin baqin ciki nasa kin zubar da hawaye na nuna mike tsana feye da komai a rayuwa ta. Zahra nasan na kasance azzalumi mai son kai da son zuciyar zahra ki kira ni da ko wace kalma sabida nasan ni na jazawa kai na,. Amma yanzu ALLAH ya jarrabe ni da son ki zahra tunda nake ban ta6a son wata 'yar mace ba sai ke zahra. Zahra son ki ya wahalar da ni sosai nayi ladamar abinda nai miki ki yafe min zahra. Ni ba kowan kuwa bane yau gani durqu she a gaban ki dan ALLAH dan annabi zahra naci darajar abdul da dady zahra badan halina ba ki gafar ce ni na gane kuskuran mashkhur ya qarasa maganar yana fashewa da kuka mai cin rai. Cikin kuka da hawaye ya cigaba da cewa zahra karkice aa wlh zan mutu bazan iya jure rashin ki ba. Dan ALLAH ki yafe min kiyi min ko wanakalar hukunci amma karki ce bazaki so ni ba kuma karki ce bazaki zauna dani a matsayin miji ba zahra ki gafarce ni wlh nasan ni mai laifi ne ina roqan yafiya gare ki matata mashkhur ya qarasa maganar yana sake fashewa da kuka ga hawaye sha6e-sha6e ya kifa kansa akan guiwar zahra ya saki wani saban kukan. Itama zahra fashewa tai da kuka mai cin rai kafin kace wani abu tausayin mashkhur ya lulu6e zahra. Har lokacin mashkhur bai d'ago daga tsugunan da yayi ba ya zube guiwoyin sa a gaban zahra sanan ya kifa kan sa a guiwoyin zahra yana kuka mai ban tausayi. A hankula zahra tasa hanuwan ta biyu ta d'ago kan mashkhur sanan ta sauko daga kan bed d'in jiki a sanyaye. Itama ta zube guiwoyin ta a qasa kamar yadda mashkhur yayi jiki na rawa zahra ta fad'a jikin mashkhur tai hugg d'in shi ta fashe da kuka mai cin rai. Da sauri mashkhur yasa hannu biyu ya qaqame zahra kamar zai mayar da ita ciki baki na rawa yace dan ALLAH zahra ki yafe ni karki ce aaa zahra ta wlh in kika ce aaa mutuwa zanyi. Zahra cikin murya kuka tace aa yaya mashkhur baza ka mutu yanzu ba ka dena cewa haka. Zahra in baki yafe min ba mutuwa zanyi zahra dan ALLAH ki min gafara zahra ta mashkhur ya qarasa maganar yana sake fashewa da kuka tare da qara qanqame zahra a jikin sa. Cikin shasheqar kuka zahra tace na yafe ma yaya mashkhur duniya da ALLAH. Da sauri mashkhur ya zabura tare da zare jikin sa daga na zahra, cikin mamaki ya kalli zahra kamar zai hauka yace zahra ta da gaske kike kin yafe min?. Cikin kuka zahra tace na yafe ma yaya mashkhur duniya da lahira. Wata nanauyar a jiyar zuciya mashkhur ya saki sanan yace to kin amince zaki cigaba da zama dani a matsayin miji?. Jim zahra tai ta d'an zubawa mashkhur ido, duk yabi yayi zuru-zuru kamar wanda ya dad'e yana jinya. Zahra tana so tace ta amince amma tana d'an jin kunyar haka kuma gani take kamar dai in tace ta amince da wuri abun bazai yi mata dad'i ba gwara dai ta sake ja mai ajiyi. Mashkhur kuwa ya zubawa zahra ido kamar zai cinye ta yana jiran amsar da zata ba shi. D'an yamutsa fuska zahra tai fuska sha6e-sha6e da hawaye tace sai bayi tinani. Nan da nan jikin mashkhur ya sake yin sanyi murya na rawa yace pls zahra ki amince da soyayar ta shine burina wlh ina qaunar ki ji nake kamar zan mutu ki bani damar ta qarshe zahra wlh ina son ki burina kawai ki amince da soyayyah ta yanzu duk duniya bani da buri face ki kar6i soyayyar da nake miki kafin soyayyar ki ta kashe ni. Mashkhur ya qarasa maganar yana sake zubar da zafafan hawaye daga idanuwan sa. Nan da nan tausayin mashkhur ya sake rufe zahra, ji take baza ta ta6a iya dannewa ba, cikin murya kuka tace shikenan yaya mashkhur tunda hakan ne burin ka zan cika ka ma na AMINCE da soyayyar ka kuma ma zan zauna da kai a matsayin mijina na har abada. Wani saban kukan farin ciki mashkhur ya saki tare da janyo zahra jikin sa ya rungume ta da iya qarfin sa yana cewa ngd zahra ALLAH ya saka miki da gidan aljannah wayyo zahra ina qaunar ki. Wani dogwan nunfashi zahra taja tare da cewa haba yaya mashkhur meye haka karka 6allani sake ni mana. Da sauri mashkhur ya sassauta rungumar da yayiwa zahra tare da cewa ya haquri. Wlh zahra in son ki kema dan ALLAH ki so ni kinji ko kad'an ne. Zahra murmushi farin ciki ta saki a zuciyar ta tace hmmm yaya mashkhur kenan baka san yadda nake son ka ba amma a fili sai tace to zanyi qoqarin yin hakan tinda kana so. Yauwa zahra wlh ina son ki ina qaunar bazan sake saki kuka ko sau d'aya ba. Ajiyar zuciya zahra sauke sanan tace amma naji jikin ka da zafi yaya mashkhur ko baka da lafiya ne. Zahra na samu sauqi dama can ciwan son ki ne yake damuna amma yanzu na samu waraka tinda har kin amince dani. Zahra zare jikin ta tai daga na mashkhur zuciya ta cike fall da qaunar mijin ta. Sannu yaya mashkhur allura ce haka a hanun ka wai baka da lpy ne haka zahra ta qarasa maganar tana ruqo hanun mashkhur d'in. Hmm ai nace miki na samu sauqi dama can ciwan sanki ne yake damuna, mashkhur ya qarasa maganar yana zare allurar daga jijiyar hanun sa, dan yanzu ba laifi ya fara jin kwarin jikin sa. Kai sannu yaya mashkhur zahra ta qarasa maganar tana qar6ar allurar da ya ciro daga jijiyar hanun sa. Tana kar6a ta miqe tare da cewa bari naje toilet nai plush d'in ta. Mashkhur bin zahra yayi da ido so da qaunar ta suna qaruwa a zuciyar shi yana godewa ALLAH da yasa yau yaci nasara ya shawo kan matar sa zahra. Bayan zahra ta fito daga toilet table ta nufa ta d'auko tissue, zahra da kyar take iya tafiya duk tabi ta tsargu da kallon da mashkhur yake binta da shi, gashi dai ba wata rigar arzikice ajikin ta ba. Zahra tana dawowa in da mashkhur yake ta tsuga sanan ta fara goge mai jinin hanun sa da tsettu d'in. Zahra tana gogewa mashkhur hannu shikuma yana qare mata kallo fass. Zahra tana gogewa mashkhur hannu ne kawai amma a zahiri gaskiya ta tsargu duk da bata d'ago idan ta ba tasan mashkhur ita yake kallo. Amma dan zahra dan ta tambatar da gaskiyar abinda take tunani d'agowa tai. Ai kuwa kamar yadda tai tinanin ganin mashkhur tai yana qare mata kallo. Dan cije le6e zahra tai tare da cewa bari na kawo ma ruwa kasha. Zahra tana qoqarin miqewa mashkhur ya ruqo hanun ta tare da cewa aaa ni bana buqata ruwa ki dawo bana son ki tafi ki barni dan ALLAH ki dawo. Jiki a sanyaye zahra ta dawo ta tsuguna ita tama rasa ya za tai. Hannu yasa ya shafa fuskar ta tare da cewa zahra ta nayi missing d'in ki, ya qarasa maganar yana shafa rabin fuskar ta. Shiru zahra tai bata ce komai ba. Mashkhur kuwa sake janyo zahra jikin sa yayi yana mata kallon qurullah. Murya a shaqe zahra tace yaya mashkhur nifa bana son irin wanan kallon dan ALLAH ka bari. Tom shikenan ya haquri na dena, mashkhur ya qarasa maganar yana d'an shafa bayan zahra. Zahra tana qoqarin sake magana taji mashkhur ya sunbaci lallausan kumatun ta. Daga nan ya fara qoqarin kissing d'in lips d'in zahra. Zahra dai shiru tai tama rasa mai zata ce, zahra ji tai mashkhur ya fara kissing d'in bakin ta a hankula. Lumshe ido zahra tai ta fud'e sabida tasan anzo inda take so. Itama a hankula ta fara tsotsar lallausan lips d'in mashkhur kamar ta samu zuma. Zahra da mashkhur sun shagala sun d'au kusan 20 minutes suna abu d'aya. Can dai zahra taji mashkhur yana so ya wuce gona da iri ya fara zira hannu a riga yana son ta6a mata breast. Da sauri zahra ta ja baya tare da d'an ture mashkhur daga jikin ta. Tana d'an mai da nunfashi, haba zahra ki!!! Da sauri zahra ta katse mashkhur da cewa ka rabi dani haka yaya mashkhur bana so. Ajiya zuciya mashkhur ya sauke ido nan nasa ya canza kala murya cike da sha'awar zahra yace zahra ki tawo mu tafi gida. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa kawai kai tafiyar ka, kwantar da murya mashkhur yayi tare da cewa haba zahra ba kin yadda zaki cigaba da zama dani a matsayin miji ba?. Eee yaya mashkhur na yadda mana amma yanzu kawai sai na bika mama fa bata nan in ta dawo ina za'a ce mata na tafu? Ni dai gaskiya aaa bazan bika ba. Kice mata kin bi mijin ki mana, mashkhur ya fad'a yana bin zahra da ido. Aaa kawai ka tafi zan dawo nima, dan ALLAH zahra yaushe zaki dawo nifa na gaji da jiran ki in kika bari na sake dawowa gidan nan wajan ki komai ma zai iya faruwa. Cikin mamaki zahra tace dame-dame ne zai faru yaya mashkhur ni ban gane ba. Hmmm hakki na zanzo kar6a na gaji da jira yau kusan shekara biyu kenan fa. Zahra basarwa tai kamar bata son da zancan ba tace wana haqqi kuma yaya mashkhur ni ban gane mai kake nufi ba. Oh baki gane ba zaki gane zahra in kika zo zan nuna miki komai daki-daki tinda baki son haqqin auratayya ba. Oh dama sabida haka kake so na dawo wlh ni ba inda zan dawo. Haba zahra ki dena cewa haka dan ALLAH kiyi haquri ki dawo kinji matata. D'an ya mutsa fuska zahra tai sanan tace to zan dawo amma in ka amince zakayi min alqawarin ba wani haqqin aure a tsakanin mu. Mashkhur bai san sandda ya zubawa zahra wani kallon rainin hankali ba, a zuciyar shi yace tab tinda nake a rayuwa ta anya an ta6a raina min hankali irin na yarinyar nan kuwa?................ Batin gaskiya ni amina bayero zahra banji dad'in amincewa mashkhur da kimayi ba. 😡 Naso gashin mashkhur yafi haka a gashin da na tanadar mai gashi d'aya akayi kawai na yanke ne sabida na kammala littafin naga kamar naja labarin ne. Amma dai komin banza ya tsuguna wa zahra. 😂😂 Kuna ganin mashkhur zai amince da abinda zahra ta fad'a kuwa?. 🤔😂😂😂😂 Mu had'e a next page. Inaga zuwa anjima da daddare zan sake muku wani posting d'in wanan na jiya ne. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page........... Mashkhur bai san sandda ya zubawa zahra wani kallon rainin hankali ba, a zuciyar shi yace tab tinda nake a rayuwa ta anya an ta6a raina min hankali irin na yarinyar nan kuwa?................ Ya qarasa maganar a zuci yana cizan le6an sa, Cikin mamaki zahra tace yaya mashkhur wanan kallon fa kamar zaka kai min duka. D'an zaro ido mashkhur yayi tare da cewa haba matata taya zan dake ki ko gani nai ana shirin dukan ki zan tare miki iya qarfi na ai. Hmmm lallai kam zahra ta fad'i maganar cikin rashin gamsuwa. Haba zahra yanzu fa na canza ba mashkhur d'in da kika sani bane da wanan wani daban sabo ba wancan ba. Uhmm amma dai kuna kama koh!? Murmushi mashkhur yayi tare da cewa bari na tashi na tafi dai tinda bazaki bini ba. Daga haka mashkhur ya miqe, itama zahra miqewa tai tare da cewa to ka gai da su ammi da hajiya kaka. Bazaki raka niba? Mashkhur ya fad'a yana kafe zahra da ido. Eee bana son fita ne amma zan raka ka iya bakin qofa, tom shikenan ginbiya ta duk yadda kikace haka za'a yi. Ah ni ban kai nan ba, zahra ta fad'a tana d'an sakin murmushi, kin wuce har nan a zuciya ta nifa yanzu na zama mijin tace ko ince kan tace ma. Hmmm da ba'a san asalin barbela ba sai ace daga madina ta fito zahra ta fad'i hakan a zuciyar ta amma a fili cewa tai gaskiya ne. Suna qarasowa bakin qofar mashkhur ya sake cewa dan ALLAH zahra ki dawo da wuri kinji?. Tom shikenan yaya mashkhur zan dawo, aaa ni gaskiya ki dai na cemin yaya gwara ki cemin mashkhur kai tsaye ma, da kice min yaya ya kama ki canza min suna mai dad'i a matsayina na mijin ki kuma masoyin ki. Murmushi zahra zai tare da sunkuyar da kai qasa tana d'an toshe baki. Hakan kuwa da tai ba qaramin kyau ya qara mata ba, nan da nan mashkhur ya sake daskarewa cikin dad'ar voice yace pls my wife ki canza min. Aaa gaskiya ni bazan iya ba cewar zahra, tabb ai kuwa in baki canza ba yau a gidan nan zan kwana rungume da ke. Auzubillahi zahra ta fad'i hakan tana d'an girgiza kai. Rai ba dad'i mashkhur ya d'an janyo zahra tare da cewa haba zahra meye haka sai kace na gaya miki abinda bai dace ba?. Shiru zahra tai ba amsa, to ni gaskiya in baki canza min suna ba yau ina nan tare da ke, kin san irin leat night d'in da mukayi a russian shi za!!!! Da sauri zahra ta sa hanunta ta d'an toshi mai baki tare da cewa haba wai kai sabida mai ka kasa mantawa da wanan daran ne?. Murmushi mashkhur yayi tare da sake janyo zahra jikin sa suna feces cikin siririyar murya mai cike da shauqi yace ai bazan ta6a mantawa ba sabida ranar hmmmm kai dole ta shiga tarihin rayuwa ta, shi yasa nake ce miki kizo mu koma gidan mu mu tare, nasan kinji dad'i night d'in ranar to in muka tare zaki ringa jin dad'i fiye dana ranar ma ya qarasa maganar yana kashewa zahra ido. Kai yaya mashkhur dad'i na da kai yanzu ka canza sai kai ta magagganun da basu dace ba, ni ka dena tinamin wanan daran nama manta mai ya faru ba wani dad'i fa. D'an zaro kyawawa idanuwan sa mashkhur yayi sanan yace da gaske kike, gyad'a kai zahra tai alamun ee. Tom shikenan bari na fara tina miki, da sauri zahra tace aaa bana so dan ALLAH ka bari bana buqata. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke sanan yace to ki gayamin ko so kike yau mu kwana tare ne?. Girgiza kai zahra tai cikin siririyar murya tace aaa, haba farin ciki na bakya so ki kwana da mijin ki ki samu lada?. Cikin zuciyar zahra cewa tai tab a haka zan dawo gidan naka kana nuna mai tarka a fili? Mashkhur kuwa yaji abinda zahra tace sabida maganar ta futo fili tana cikin nazarin nan taji mashkhur yace sosai ma a haka zaki zauna ma harki haifa min 'yan 4. Dan zaro ido zahra tai cikin mamaki tace mai kuma kaji nace, komai ma naji ya qarasa maganar yana jan kyakyawa kuma tun ta. Tom saki ni zan gaya ma ka tafi ni, oh kora ta ma kike, girgiza kai zahra tai sanan tace aaa, tom shikenan gaya min naji mashkhur ya qarasa maganar yana d'an rage tsayi tare da sai ta kunan sa dai-dai bakin zahra. Lumshe ido zahra tai sanan ta ruqo wuyan mashkhur da d'an 'ya tsunta cikin siririyar murya tace my husband, ta qarasa maganar tana d'an cizan mashkhur agefan lallausan kunnan sa a hankula. Lumshe ido mashkhur yayi tare da d'an cizan le6an ido lumshe ya d'ago tare da cewa good my wife amma sai na rama. Kai mai zaka rama kuma?: zahra ta qarasa maganar tana zuba mai ido. Had'e goshin su yayi waje guda a hankula yace cizo, amma ni a lips d'in ki ko a hmmm kin dai san inda zance ki za6a a ina zan rama?. Dan harar zahra ta watasa mai sanan tace a lips d'in dai sai ya fi. Murmushi mashkhur ya saki sanan ya kai bakin sa sai tin na zahra ya fara tsotsa a hankula. Lumshe ido zahra ta a zuciyar ta ta ayyana wanan karan bazata ta6a biyewa mashkhur ba. Yana cikin shan bakin nata ya d'an ciji lips d'in zahra na qasa a hankula. Zahra kuwa hakan ba qaramin dad'i yayi mata ba amma da sauri ta janye bakin ta, tare da cewa ka rabu dani haka ya isa. Ido cike fall da sha'awar ta mashkhur yace my wife ya qarasa maganar yana kai hannu kan cikakun breast d'in ta. Da sauri zahra ta turo hanun sa sanan ta kama hanya toilet da sauri. Tana qarasawa ta shige tare da cewa ka gai da mutan gidan kafin mashkhur ya kai da qarasowa tini zahra ta banko qofa ta sa key. Wata nanauyar a jiyar zuciya mashkhur ya sauke jiki a sanyaye ya juya ya fuce daga bedroom d'in zuciya cike da begyen zahra. Ko da zahra taji fitar mashkhur bata fito ba sabida tasan halin sa zai iya tsayawa a bakin qofa in ta fito ya dawo. Bayan minti biyar da fitar mashkhur zahra taji qarar shigowa. Ana shigowa taji muryar ilham tana kwallara mata kira zahra! Zahra! Wata nanauyar a jiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta bud'e key d'in ta fito daga toilet d'in. Tana fitowa ta cewa ilham ya tafi koh? Eee ya tafi mana amma dai hala ba wulaqanci da kika saba yi mai kika yi mai ba ko. Zahra had'e rai tai tare da cewa shi nayi mai mana, kai zahra amma gaskiya bana jin dad'i abinda kikeyiwa yaya mashkhur sabida mai kike so ki hana ruwa gudu ne dan ALLAH ki amince da yaya mashkhur haka ya sha wahala ilham ta qarasa maganar idon ta tab cike da kwalla. To 'yar dad'i wa zahra ta qarasa maganar dariya tana tsinke mata. Ilham kuwa cikin murya kuka tace au haka zakice zahra? Shiru zahra tai ba amsa, rai ba dad'i ilham ta fara qoqarin miqewa. Da sauri zahra ta janyo ta tare da cewa ke dallah baki son wasa ba im joking fa. Kallon zahra ilham tai sanan tace haba kina nufi ki amince?. Murmushi zahra tai tare da gyad'a kai, wani tsallan farin ciki ilham tai tare da rungume zahra tana cewa ina son ki 'yar uwa ta. Murmushi zahra tai tare da cewa nima ina qaunar ilham, da sauri ilham ta saki zahra tare da cewa zahra naji jikin ki yana qamshin turaran yaya mashkhur ilham ta fad'a tana dan zaro ido cikin mamaki. Harara zahra ta gallawa ilham tare da cewa to meye damuwar mijina ne fa naga kina yimin kallon zargi, zahra ta qarasa maganar tana zaro idanuwa. Ah zahra mai da wuqar kice yau an sake shan romance d'in da kyau ai mijin ki bazan hana ba. Murmushi zahra tai tare da cewa ya san ranki ke kin isa ma ki hana ni ta qarasa maganar tana miqewa domin shiga toilet. Maza a tafi ai wanka wama yasan iya mai kuka ai kata ai wanan lamarin sai da wanka tsarki zahra, murmushi zahra tai saki da cewa kamar kuwa kin san shi zance nai, dad'in ta dai ko mai muka aika ta da aure a tsakanin mu ba iskanci bane. Sakin bakin ilham tai tana mamkin yaushe zahra tai qarfi a soyayar bata sani ba ko kunya dawo da magana bataji. Ilham tana cikin wanan tinanin nana ta shigo fuska ba walwala, rai ba dad'i nana ta qaraso kusa da zahra ta zauna tare da cewa aunty ilham ya ake ciki ta amince kuwa?. Murmushi ilham tai tare da cewa kwantar da hankalin ki nana ai yaya abdul ya zama naki halak malak, wata siririyar qara nana ta saki tare da rungume ilham tana cewa alhamdulilah. KANO. Night. Mashkhur yaje gida lafiya qalau sumul kafin ya qarasa gida ya warware tass kamar ba mara lafiya ba, ranar dai ya saki jiki sosai ya koma kamar da, dan har abincin dare yaci shida 'yan uwan sa. Su ammi kuwa sunyi mamaki hakan sosai amma sai suka danne duk da suna so su san mai yasa mashkhur farin ciki haka shida ya fad'a cutar so. Sai daga qarshe ammi ta samu lbr a wajan maman zahra akan mashkhur yazo har gida wajan zahra, kuma zahra ta amince. Ammi taso zahra bata amince da wuri haka ba amam ya zatai bazata iya shiga tsakanin miji da mata ba kuma daga ita har dadyn sun yi farin ciki da hakan. Kuma har sun fara tinanin tarewa zahra da mashkhur nan kusa. 6angaran mashkhur da zahra kuwa daran ranar sun sha soyayyah ta waya abin ba'a cewa komai har mashkhur ya fara sa zahra taji ta tsani zaman ko ina sai gidan sa. ABDUL. 6angaran abdul kuwa yana nan zuciya cike fall da baqin cikin rabuwa da zahra qarfin hali kawai yake. Yauma kamar kullum da da daddare yana kwance ya rufe ido kamar mai bacci amma a zahirin gaskiya tinanin zahra kawai yake. Abdul yana cikin wanan halin yaji wayar shi ta fara ringing,. Har ta gama ringing d'in abdul bai d'aga ba sabida tsabar baqain ciki rabuwa da zahra. Haka wayar tai ta ringing abdul bai d'aga ba a ringing na had'u ne ya miqe, sanan ya zubawa wayar ido. Wani dogwan tsaki abdul yaja saka makwan ganin wanan mayyar number ce take kira, a fusace ya d'auka ya kara a kunan sa cikin fad'a-fad'a yace kee dan ALLAH in bazaki iya yimin cikakyan bayani akan kiba kuma bazaki iya gaya min mai kike buqata ba karki sake kira na. Cikin tattausar murya nana tace am sorry yaya abdul cool down pls, abdul ji yayi muryar kamar ta zahra, amma sai ya d'au hakan a matsayin gizau ne kawai, rai ba dad'i abdul ya danne zuciyar shi sabida shi baya son yawan fad'a. Cikin raunaniyar murya abdul yace ina jinki mai ke tafe da ke kuma taya kika san sunana?. Ajiyar zuciya nana ta sauke tare da cewa ka dena wanan tunanin yaya abdul dole nasan sunan abindda nake so. Cikin mamaki abdul yace abinda kike so kuma ban gane ba. Eee yaya abdul wlh tinda na dora ido na akan ka naji ina son ka kuma ina qaunar ka zuciya ta ta nuna min kai mutum ne mai kirki da nagar ta shi yasa lokaci guda na kamu da son ka. Ina son ka tsakani da ALLAH yaya abdul. Ni mace ce mai rauni tinda har na bud'e baki nace ina son ka ka tausaya min yaya abdul wlh ban ta6a sanin so ba sai aka aka ka. Kuma a matsayi na na mace mai kunya da rauni na cire wanan na fito na gaya ina qaunar. Cikin mamaki abdul yace wai wacece haka dan ALLAH?. Nana hafsat ce, jim yaya abdul yayi yana tianin a ina ya ta6a jin sunan. Im sorry nana hafsat ban gane ki ba fa, cikin dad'ar murya nana tace! nana fa qanwar ZAHRA. Hmmmm kuna ganin abdul zai amince da soyayar nana ko kuwa dai?. Mu had'e gobe a next page. Ina muku fatan alkhair. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 *page 121* Typing.......... Im sorry nana hafsat ban gane ki ba fa, cikin daddad'ar murya nana tace! nana fa qanwar ZAHRA. Wata nanauyar ajiyar zuciya abdul ya sauke sanan yace nana mai kumatu hmm baki da dama wlh, dama ke kike ta turo message d'in nan hmmm kin iya wasa fa kwana biyu bakya zuwa yaushe zaki zo musha hira ne. Nana cikin mamaki ta kalli ilham da take zaune a kusa da ita, amma sai ta d'an sake dakewa tace aaa yaya abdul wai a wasa kake d'auka I'm very serious fa. Wani qasaitaccan murmushi abdul ya saki tare da cewa ke dai kin cika wayo nana, wai yaushe zaki zo ne?. Hmmm yaya abdul kenan ai ko da yaushe kace nazo sai nazo ni da nake nema a wajan ka. Tom shikenan kizo yanzu ma ni kinji wai ke da kike nema a waje na nifa ba yaro bane ni zakiyiwa wayo koh?. Rai ba dad'i nana tace oh haka ma zakace tom shikenan ai, daga haka ta katse wayar. Abdul kuwa dariya yayi sosai kamar bashi ya gama baqin ciki ba har ga ALLAH shi ya d'auka nana da wasa take, dan yasan ta cika surutu da wasa. Abdul sake kiran nana yayi amma sai yaji wayar a kashe, abin ya d'an bashi mamaki kad'an harma ya fara tinanin ko da gaske nana take can kuma wata zuciyar tace mai ba haka ba. Haka dai abdul ya kwanta zuciya cike da kokwan ton lamarin nana. 6angaran nana kuwa tana kashe wayar ta kalli ilham tare da cewa yanzu ilham duk kalaman da nai mai a wasa yake d'auka nana ta fad'i hakan kamar zatai kuka. Kar ki kuka nana da gaske yake miki fa wlh ya d'auka da wasa kike mai amma ni zan gaya mai da gaske kike. Girgiza kai nana tai tare da cewa ni dai aunty ilham inaga kawai zan haqura ne ta qarasa maganar tana zubar da hawaye. Miqewa ilham tai tare da cewa ina zuwa bari na d'auko waya ta daga haka ta wuce bedroom. Ilham tana shiga ta dauki wayar ta tana ganin zahra ta nanad'e a bed tana shan soyayya ita da sahibin ta mashkhur sai kace ba yau suka shirya ba. Girgiza kai ilham tai sanan ta fuce daga d'akin tun kafin ta qarasa wajan nana ta dannawa yaya abdul kira. Bayan ya d'auka sun gama gaisawa ilham cewa tai yaya abdul mai yasa kayiwa nana hakan nasan dai ba halin ka bane yaya na. Oh ilham ni sa'an wasan ki ne ko kema harda ke za'amin irin wanan wasan?. Haba yaya abdul kasan ina son ka bazan ma haka ba wlh da gaske nake duk abinda nana ta gayama hakane, amma da ta gayama sai ka d'auka a matsayin wasa, kuma al halin ba haka bane yanzu ma kuka takeyi. Oh wayyo ni ai nayi tinanin kawai tana joke ne shi yasa ban d'au zancan serious ba. Aaa yaya abdul da gaske nana take fa tom shikenan jeki ki kai mata wayar, murmushi ilham tai tare da cewa tom shikenan. Daga haka ilham ta qarasa wajan nana da ta had'a kai sai shar6ar kuka take abin gwanin ban tausayi. Dafata ilham tai tare da cewa nana, ido cike da hawaye nana ta d'ago. Murmushi ilham tai tare da miqawa nana wayar tana cewa gashi yaya abdul ne. Cikin murya kuka nana tace to ni aunty ilham mai zan ce mai nasan duk abinda zan gaya mai bazai yadda ba kawai a matsayin joking zai d'auka. Girgiza kai ilham tai tare da cewa ke dai ki kar6a, zai yadda mana. Jiki a sanyaye nana ta kar6i wayar, ilham kuwa cewa tai to nana na shiga daga ciki in kin gama ki same ni a d'aki, daga haka ilham ta wuce tabar wajan. Cikin daddad'ar murya abdul yace hello, nana mai makwan ta amsa kukan ta tacigaba dayi zuciya cike fall da son yaya abdul d'in. Haba Nana ta mai kumatu kiyi haquri ki dena kukan nan haka kinji. Cikin kuka nana tace dole nai kuka yaya abdul na nuna maka ina son ka amma ka watsamin qasa a ido koh kana d'auka wasa nake ma, ta qarasa maganar tana sakin wani saban kukan. Cikin daddad'ar murya abdul yace I'm sorry nana, kimin afuwa ALLAH na d'auka wasa kike min kin san bazan miki haka da ganga ba bazan so kyakyawar fuskar nan taki da wanan kyakyawan kumatun naki su jiqe da ruwan hawaye ba duk ta dalilina. Kiyi haquri kinji nana dan ALLAH ki dena kukan nan, bai dace kyakyawa irin ki ta ringa zubar da hawaye akan qaramin abu ba. Oh gani kake son da nake maka qarami ne koh? Nana ta qarasa maganar tana sakin wanu saban kukan, kai wanan ma tafi zahra rigima abdul ya fad'a a zuciyar shi yana sakin murmushi, amma a fili cewa yayi oh nifa ba haka nake nufi ba nana ya haquri ki dena kuka. Bana so ki ringa kukan nan fa, haka dai abdul yayi ta rarrashin nana cikin daddad'an kala mai masu sanyaya zuciya har ta dena kukan. Bayan tayi shiru ajiyar zuciya abdul yayi tare da cewa yauwa nana ko kefa. Cikin dashashiyar murya nana tace to shikenan yanzu zaka so ni kuwa, duk da nasan dai ban kai nan ba. Lumshe ido abdul yayi ya bud'e tare da cewa ko dai ban kai ki so ni ba. Ai nana duk inda ake buqatar mace mai nutsuwa da tarbiya ga ilima da iya zama da mutum kin kai har kin wuce duk wani Quality's d'in da ake buqata aso mace kina da shi nana, inma ba yarinta irin taki ba ai ni kin san bamu dace ba kinma fi qarfi na nesa ba kusa ba. Wani saban kukan nana ta saki tare da cewa kawai dai kace baka so na basai ka biyo min ta nan ba. Taya zakace nafi qarfin ka kana kyakyawa da kai fari tass ga mutunci ni kuma fa baqace, ya zakace nafi qarfin ka kawai yaya abdul kar ka wahalar dani in baka sona ka gayamin, na haqura na qare rayuwa ta ba aure cikin baqin ciki. No nana ki dena cewa haka pls kiyi shiru ki saurare ni. Nana wlh da gaske nake miki kina da kyau. Kuma farar fata ai batafi baqa kyau ba impact ma ni baqar fata tafi birge ni sabida tafi farar fata kyau kawai mutane ne basu gane hakan ba. Aaa yaya abdul ni yanzu duk ba wanan ba ka amince da soyayyah ta nima zaka so ni ko kuwa?. Ajiyar zuciya abdul yayi, sanan yayi jim na wani lokacin kafin yace tom shikenan nana na amince da soyayar ki kuma ina godiya da tarin farin ciki da soyayar ki a gare ni. Wani siririn iwun dad'i nana ta saki tare da cewa kaii da really yaya abdul. Ee mana da gaske nake miki nana, wayyo yaya abdul naji dad'i hakan, wlh dama nasan bazaka qi amincewa da soyayyah ta ba sabi da kana da mutunci kana da kirki ga sanin ya kamata. Haka dai nana tai ta surutai abdul yana jin ta yana sakin murmushi dan shi har ga ALLAH ma nishad'i nana take bashi. Amma abdul kawai yace ya amince ne bawai dan yana son nana ba aa kawai dai sabida yasan in yaqi nana yayi mata tsantsar wulaqanci, tinda ita a matsayin ta na mace tace tana son sa, tabbas yasan son gaskiya ne tunda har ta cire kunya. Kuma ba laifi nana tana birge abdul sosai, musman fatar ta da kumatun nan nata kai komai nata ma yana burge abdul. Nana da abdul sun sha hira sosai dan har sai da airtime d'in ilham ya qare, yaya abdul ya sake bugowa. Can dai yaya abdul yace nana ki je ki bacci haka dare yayi, murmushi nana tai tare da cewa kai yaya abdul yaufa bazan iya bacci ba, cikin mamaki abdul yace sabida mai?, hmmm sabida wanda nake so ya amince da soyayyah ta mana. Murmushi abdul yayi tare da cewa hmm nima dai bazan iya yin bacci ba sabida kyakyawa kamar nana tace tana so na. Dariya nana tai tare da cewa banda zaulaya fa yaya abdul, hmmm nana baki da dama, nana mai kuka. Murmushi tai tare da cewa to ai kai ka sani kukan, to ai na baki haquri kiyi haquri kinji. Murmushi nana tai tare da cewa na haqura ai, okay yanzu dai kije ki bacci sai da safe. Okay by good night and sweet dreams take care. Take care too my nana ki kula da kumatun nan naki sosai, murmushi nana tai tare da cewa tom shikenan zan kula dasu by. Daga haka nana ta miqe tare da kashe wayar zuciyar ta fasss, dan tasan zatai bacci mai dad'i wanda bata ta6a yin irin shi ba. 6angaran abdul kuwa hakan ya bashi mamaki sosai, shi tunda yake bai ta6a tinanin 'yar mace zata ce tana son shi ba ko mara galiwu, bare nana mai kyau da aji abin yana d'aure mai kai. Duk da abdul baya son nana a halin yanzu amma yayi farin ciki da soyayah da take nuna masa. One week a go. Zahra da mashkhur shaquwa da soyayyah ta shiga tsakanin su mai qarfi basa iya cikakyan awa 3 basuji muryar junan su ba. Zahra duk tabi ta d'aga hankalin ta, burin ta kawai ta tare ita da mashkhur amm taga sam ba'a maganar a gida. Shima mashkhur hankalin nasa ya tashi sosai yana taso ya biyo zahra kaduna amma zahra ta hana shi, da yake yanzu mashkhur yana jin maganar zahra sau da qaba shi yasa ya haqura sabida karya 6ata mata rai. Bayan zahra ta gama waya da mashkhur miqewa tai zuciya cike fall da qaunar mijin nata. Zahra bata tsaya ko ina ba sai d'akin maman ta. Baki d'auke da sallama ta shiga. Mama da take kwance akan gado amsawa tai, jiki a sanyaye zahra ta qarasa ta zauna a gefan maman. Zahra lafiya naga kina wani had'e min rai? Cewar mama. Nifa mama na gaji da zaman kaduna. Miqewa zaune mama tai tare da cewa sabida mai ina zaki koma?. Hmmm mama nifa ina da aure yanzu gidan mijina zan koma mana. Zaro ido mama tai tare da cewa kai zahra ni kike cewa hakan, mama dan ALLAH kiyi haquri ni ko gidan ammi ne na koma da zama. Hmmm kai zahra kiyi haquri mana zafa ki tare a gidan ki yanzu shirya-shiryan tariyar ake, anyi miki order kayan d'akin ki nasan nan da 3 days ma zasu qaraso. Aaa ni ammi wanda dady yayi min ma sun ishe ni, aaa ai kinga mun roqi alfarma akan su ammi su yi mike jere a part d'iya muma zamuyi muki a d'ayan part d'in a matsayin mu na iyayan ki muna gama yi miki zaki tare. Nifa bazan iya jira ba mama, harara ta mama tai tare da cewa dan ma kin samu ina lalla6aki to sai ki tashi sama ki koma gidan mijin naki tinda bazaki iya jira ba, ko kunya ta bakya ji ma. Shiru zahra tai ido yaja ruwa kamar tai kuka, can mama ta d'an saki ranta sanan tace to tinda nan da 3 days kayan naki zasu qaraso ki bari nan da sati d'aya sai ki tare kinga kafin nan anyi miki kyaran jiki ko na sati d'aya ne. Murmushi zahra tai tare da cewa yauwa mama ko kefa hakan ma yayi nan da sati d'aya zan koma gidan mijina na. Hararar ta mama ta sake yi tare da cewa kai zahra wlh kin koma mara kunya wai mai yake ce miki haka ne bakya ganin kowa da gashi. Dariya zahra tai tare da cewa ba komai ta rufe fusakar ta da tafikan hanun ta biyu. Hmmmm zaki gane baki da wayo ne kije zaki shiga hannu ne hmmmmmm, zahra tana jin hakan ta gane abinda mama take nufi sai jikin ta duk yayi sanyi sabida tasan in ta shige hanun mashkhur mai kwatar ta kuwa sai ALLAH............ 6angaran nana da abdul kuwa masha ALLAH ana samun fahimtar juna ba laifi, dan kullum nana sai ta bigawa abdul waya tana bashi kulawa sosai, kamar kuwa tasan yana cikin jinyar rashin zahra. Abdul yana jin dad'i kulawar da nana take nuna mai, har ta kai ta kawo in basuyi waya ba ma da kan sa zai kirawo ta su sha hira abisu musamman da daddare, nana dai tana d'ebewa abdul kewa sosai da sosai yana jin dad'i hira da ita ba laifi.................. Happy Friday Gobe asabar ko lahadi in sha ALLAH, zan qarasa muku page d'in nan sabida double ne dama ranar alhamis banyi muku posting ba. Dan ALLAH ku ringa yimin uziri. 🙏 Ina yi muku fatan alkhair. Mu had'e a next page.. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 *page 122* Typing............... Abdul yana jin dad'i kulawar da nana take nuna mai, har ta kai ta kawo in basuyi waya ba ma da kan sa zai kirawo ta su sha hira abisu musamman da daddare, nana dai tana d'ebewa abdul kewa sosai da sosai yana jin dad'i hira da ita ba laifi.................. Abu dai kamar wasa yau zahra saura 2 days ta tare a gidan ta ita da mashkhur. Hmm in kuka ga zahra zakuso ku qara ta sake wani kyau tayi fresh abin ta sabida tana shan gyara ko ta ina ciki da waje. Jikin zahra ya d'an farayi sanyi sai ta d'an ringa tinanin kamar mashkhur ba son ta yake da gaske ba shigo-shigo ba zurfi yake mata, ko kuma wani abun yake nema a wajan ta haka dai zahra sake d'an ji sama-sama. Yauma kamar kullum zahra tana zaune suna shan chatting ita da yaya mashkhur, yana gaya mata ya matsu kwana biyun nan su cika, su tare a gidan su. Wani siririn murmushi zahra tai sanan tai wa mashkhur reply da wai kai in an tare mai zakayi da ka matsu?. Mashkhur da yake kwance gyara kwanciyar shi yayi bayan ya karanta message d'in zahra sakin wani shu'umun murmushi yayi tare da d'an lashe lips d'in shi. Sanan ya bata reply da komai da komai ma ai ba abinda bazan ba sai dai kinzo zaki gani. Jiki a sanyaye zahra ta bashi reply da to Allah yasa naga alkhair, daga haka ta kashe wayar gaba d'aya ta ajiye ta a gefe ta rafka uban tagumi. To yau kuma zahra ce da tagumi hala yaya mashkhur yace an fasa tarewa jibi ne?. Wani murmushin dole zahra ta kwakwalo sanan tace aa wlh ilham. To meye naga lokaci guda kin canza?. Hmm ke dai ilham bari kawai hankalina ni harya d'an fara tashi, nifa gaskiya yanzu na d'an fara tsoran tarewar nan ilham zahra ta fad'a kamar za tai kuka. Murmushi ilham tai tare da cewa ke da masoyin naki zahra meye abin tsoro, ki ma dai na d'aga hankalin ki nasa meye yake baki tsoro. Nasan dai yaya mashkhur yasan ya kamata ba zai illata ki ba zai miki a hankula, tabb lallai ilham baki san yaya mashkhur bane wanan mayan, zahra ta fad'a a zuci a fili kuma cewa tom shikenan ALLAH yasa. Zahra tana gama rufe bakin nata taji an murd'a handel d'in qofar an shigo. Nana ce d'auke da cup a hanun ta, tana qarasowa ta miqawa zahra tare da cewa gashi inji mama. Kar6a zahra tai tare da cewa ai nana ko baki ce inji mama ba nasan itace ba sai kin wahalar da bakin ki ba, nifa na gaji da wanan magaganun da tsimin nan, kawai sha nake wlh. Hmmm ai bazaki gane amfanin su ba zahra sai kinje can tukunna har godiya zaki bugo kiyiwa mama kice in da qari a qaro wasu ilham ta fad'a tana dariya, zahra kuwa wani siririn tsaki taja tare da watsawa ilham hararar wasa........... Da yamma kuwa an kawo lefe zahra a kwati duzu uku, daga kano zuwa kaduna. Akwati talatun da shida kenan. Kai abu dai ba'a cewa koma sai wanda ya gani iya akwatunan zahra ba abin kallo ne bare aje cikin kayan. wayyo duk sarqoqin zahra da zubinan ta har d'an kunna yanta na gold ne. Kaya kuwa hmmm har sai da su zahra idanuwan su ya gaji da gani kaya masu kyau da tsada duk a tamfarta ba 'yar qasa da 20k, hmmm ni dai amina bayero da naje kallo naga kaya abin mamaki kamar ba gobe. Ko da yake abin ba mamaki tinda zahra 'yar lele dady ce. Masha ALLAH zahra dai tayi goshi sosai da sosai kaya dai kamar suyi magana. Wayyo abin dai ba'a cewa komai, sai dai kawai ALLAH ya sanya alkhair. Washe.. Zahra an mata gyaran kai lallai da fulawa wayyo qunshin zahra yayi kyau abinka da farar fata. Da yamma kuma akai mata kitso mai kyau. Zahra dai ta futo fasss kana ganin ta kasan amaryace ko ya ta gifta sai qanshi turare ya qarad'e wajan ta gyaru fass ciki da waje ko ta ina, ko ya kaga zahra sai ta birge ka, har ilham da nana sha'awa zahra take basu, duk da kuwa suna tare kullum.......... To fa ranar bata qarya sai dai uwar d'iya taji kunya, yau ta kasance ranar jumma'a kuma yau ce ranar da zahra zata tare a gidan mijin ta mashkhur. Hmmm hmmm zo kaga murna a wajan mashkhur abin ba'a cewa komai ji yake yau ta fiye mai ko waca rana a duniya, duk da mashkhur ba ma'abocin fara'a bane amma tinda ya tashi yau yake ta saki qasaitaccan murmushi, kai yau sabida farin ciki ko abin ci mashkhur ya kasa ci. 6angaran su zahra kuwa sai shirya-shiryan tawowa kano ake, kaf mutan gidan shiryawa suke domin zuwa kano raka zahra d'akin mijin ta. Ilham dai tace bazata sake dawowa kaduna ba gida zahra ta koma, nana ma dai kam tace itama kano zata koma ko dan ilham da yaya abdul dan yanzu ta saba da zahra da ilham sosai da sosai, ba ta san rabuwa da su. Zahra kuwa jikin ta dun yayi sanyi sosai kamar ba itace take zumud'i tariya ba, bawai kewar gida ne yake damun zahra ba, sabida ita in da sabo ta saba da zama da yaya mashkhur, amma dai tasan wanan zaman ba irin na rasha bane zaman aure zatai na gaske-gaske. Mashkhur tun da safe sai rangad'awa zahra kira yake amma sam taqi d'agawa message ba reply daga qarshe ma kashe wayar tai. Qarfe 4 na yamma jirgin su zahra ya tashi domin zuwa kano. Gaba d'aya qanan zahra harma mama aka tawo domin raka zahra gidan miji. Bayan sun sauka gidan ammi suka fara wucewa. Hmmm sun sha tarba sosai da sosai, zahra kuwa sai addu'a take ALLAH yasa yaya abdul karya dawo da wuri dan ita yanzu ko ido bata so su had'a gani take kamar yaudarar shi tayi. Bayan su zahra sun d'an wuta sunci abinci daga haka a ka wuce gidan zahra. Zahra dai tun a hanya gaban ta yake dukan uku-uku sai kace yau zata fara zama da mashkhur d'in. Haka dai zahra tai ta tunani iri-iri har bacci ya d'an kwashe ta, ta dan tayar da kanta a kafad'ar nana. Zahra tana cikin bacci taji an d'an dake ta kad'an. Da sauri ta bud'e ido sai hayaniya taji anayi suna ta cewa masha ALLAH. Zahra kuwa zubawa qerariyar qofar gidan ido tai, wanda take kyalli yadda kasan da qarban gold da diamond akayi ta. Sai wani kyalli take wayyo gashi kana hango wata barandar shaqatawa daga saman gidan tasha glass. Ga kyawawan flowers pink da ja sai koraye a qofar gidan. Wayyo zahra ta fad'a a cikin zuciyar ta duk da zahra bata cika yaban abu ba amma sai da ta yabi qofar gidan ta, ga haske globs ko ta ina, a qofar gidan da cikin flowers d'in da yake yamma ta d'an farayi garin ya fara duwu. Kafin kace meye tuni damuwar zahra ta kau har ALLAH-ALLAH take a shiga gidan taga wace tsaruwa yayi. A hankula mai gadi ya zuge get d'in qofar gidan, driver kuma ya fara tusa kai ciki,. Zahra tun kafin su qarasa shiga tsakar gidan gidan ta hango wasu kyawawan flowers yello and white suna mata welcome. Nan da nan zahra ta saki baki galala tana kallan su. Har aka gama shiga tsakar gidan-gidan sai da nunfashi, zahra ya d'auke na wucin gadi ya dawo. Wayyo zahra kalli fa kai gaskiya gidan nan ya tashi kai na ina ma dai gida na ne cewar ilham. Hmmm ke dai bari aunty ilham ai sai mun shiga daga ciki kalli waccan barandar ta sama ashe a waje bamu hango komai bama? Nana ta fad'a tana riqe baki. Haka dai nana da ilham harma da sauri qanan zahra sukai ta tofa albarkacin bakin su akan kyan da gidan yayi ammi da mama dai da suke motar su daban basu ce komai ba sai dai su kasi murmushi farin ciki da jin dad'i. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: Double.......... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Kuyi haquri page d'in shekaran jiya kunga ba yawa ko, tsinkewa yayi ne ni kuma ban kula ba na turo muku a haka. Haka dai nana da ilham harma da qanan zahra sukai ta tofa albarkacin bakin su akan kyan da gidan yayi ammi da mama dai da suke motar su daban basu ce komai ba sai dai su kasi murmushi farin ciki da jin dad'i. Mai gadi yana gama parking su ilham da nana harma da sauran yaran suka fara 'yar rige-rigen futowa daga cikin motar, suna gama futowa basu wani 6ata lokaci ba suka kama hanyar shiga cikin gida. Amma sam suka kasa qarasawa sabida yadda suka ga farfajiyar gidan tayi kyai sosai gani suke ko an shiga ciki ba zai tsaru kamar haka ba. Daga qarshe dai dole suka haquri suka rankaya ciki, tun daga matatakalar da zata sada ka shiga cikin babban falo zaka sheda an zuba kayan alatu a ciki. Sai wani kyalli tils da qarafan matattakalar suke. Ga wasu kyawawan flowers da grass carpet kamar dai ciyayin haka shuka da gaske. Haka dai suka hau matatakalar uku da zata sada su da falon. Itama kanta qofar sai da suka qare mata kallo, har 'yar rige-rigen bud'e handel d'in suke sabida tsabar kyau da kyalli suke. Bayan nana ta gama bud'e handel d'in nan ma 'yar rige-rigen shiga fallon suka fara. Su da suka gama shiga sanan zahra itama ta shiga. Zahra daskarewa tai a tsaye kawai tai ganin yadda falon ya tsaru dan har ya gaji da tsaruwa. Komai light purple color ne a ciki, wani qasaitaccan murmushin farin zahra ta saki, sabida tasan ko ba komai sabida ita aka shirya falon nan kamar haka. Sabida zahra tana matuqar son purple color, dan wasu daga ciki globe d'in slin ma purple ne. Kawai falon wanka purple akai mai sai golden color amma dai golden d'in bai kai light purple da purple d'in yawa ba. Abunda ya sake birge zahra har step d'in matattakalar da zaka hau ta kai ka sama purple da golden ne. Komai yayi a cikin falon babu abin kushewa zahra gani take ba inda zai kai nan kyau. Amma dai haka suka cigaba da tafiya suka hau kan step d'in da zai sada su da sama gidan dan ko ragowar room d'in, qasa basu gama shiga ba. A hankula suka taka matattakalar benan, suna qarasawa qarshe suka ga hasken ya fara canzawa daga purple zuwa fari. Zahra da ta gama hawa saman sai da ta daskare a tsaye, wayyo ALLAH, shi kuma falon saman komai black and white ne. Kai abun ba'a cewa komai dai, ashe 'yar barandar nan da suka hango daga sama a cikin falon sama take. Kai haka dai su zahra su kai ta zagaye gidan duk da gidan bashi da girma sosai amma sai da suka gaji da kallon adon cikin gida. Ga kayan kicin nan kamar zasuyi magana komai yaji ya tsaru. Zahra bedroom d'in tama komai purple color akai mata. D'ayan kuma ash color. Mashkhur kuma d'aya black and white d'aya kuma blue. Kai tsayawa gayawa basu karatun littafin ADALILINTA tsaruwar gidan zahra da mashkhur 6ata baki ne sabida har sai mu gama littafin ADALILINTA ba'a gama fad'o suffar gidan ba. Abun dai sai wanda ya gani komai yaji, iya dai aljannar duniya gidan nan ya ishi zahra rayuwa. Bayan su mama da su ilham sun idar da sallah magriba, nasiha mama da ammi sukayiwa zahra sosai mai shiga jiki sanan suka fara shirin tafiya gida. Zahra dai taso a bar mata nana ko ilham su taya ta zama amma ammi da mama suka ce aa haka dai tana ji tana gani suka tafi suka barta a gidanta daga ita sai mai gadi a cikin gidan. Zahra bataji wani tsoran hakan ba sabida dama ta saba zaman kad'ai ci a rasha, shi yasa bata damu ba. Kuma tasan mashkhur yana nan zuwa duk da dai tana tsoran had'uwar ta da shi. Haka zahra tai ta zama ita kad'ai daga qarshe dai ta dauki wayarta ta fara game. Haka zahra tai ta game har wajan qarfe goma da rabi. Qarfe goma da rabi dai-dai zahra ta ajiye wayar ta, sanan ta haye kan bed ta shige cikin blanket abin ta domin tai bacci. Zahra tana son bacci amma ta kasa tana rufe idon ta mashkhur kawai take gani. Ji tai duk kewar shi ta ishe ta har ta fara tinani ko ta buga mai ne, zahra tana cikin tinanin nan taji qarar bud'e get da shigowar mota alamun mashkhur ya dawo. Nan da nan gaban zahra ya fara dukan uku-uku kafin kace meye ta rikice gaba d'aya. Ta fara tinanin mafita, wayyo mai ya kamata nayi ne, wata zuciyar tana ce mata ta shiga toilet ta kulle wata zuciyar kuma tana ce mata ta sawa bedroom d'in key gaba d'aya ta rufe. Haka zahra tai ta tunanin kala-kala amma bata samu mafita ba, zahra tana cikin tinanin nan taji mashkhur yana kwallara mata kira alamun har ya hau falon sama. Nan da nan jikin zahra ya d'an fara rawa-rawa, tama kasa amsa kiran bare ta tashi da zahra taji mashkhur yana gaba da shigowa bedroom d'in da take rufe ido tai kamar mai bacci ta shige blanket ta qudundune abinta kamar mai bacci. Mashkhur yana shigowa ya sauke ajiyar zuciya sanan ya nufo infa zahra take kwance. Zuciyar cike da zumud'i ya hau kan gado tare da yayi blanket d'in zahra yana cewa my wife ki tashi nazo. Shiru zahra tai batace komai bare ta bud'e idon ta. mashkhur yana gama yaye bargon yaga zahra ta qudundune a ciki, kallo d'aya mashkhur yayiwa zahra ya gane ba bacci gaske take ba,. Kuma ya gane a tsora ce take, ganin yadda ta takure sai gumi take idanuwan nan nata suna rawa-rawa alamun dai rufe su tai. Teady nah!! Teady nah!! Teady nah!! Mashkhur ya fad'a yana dan dukan hanun ta kad'an, amma sai tai shiru kamar bataji, haba my wife nasan fa kina jina bazaki tashi ba. Nan ma zahra shiru tai ba amsa, a hankula mashkhur yasa hannu ya fara shafar fuskan zahra har izuwa wuya. Zahra ji tai hanun mashkhur yana qoqarin kai wa qirjin ta da sauke ta bud'e idanuwan ta tangarare tare da miqewa zaune. Sosai mashkhur ya zubawa zahra ido ganin ta qarayi mai kyau sosai haka yake binta da ido kamar zai cinye ta, haba yaya mashkhur nace ma bana son irin wanan kallon zahra ta fad'a cikin kasalalayar murya mai ta da hankalin d'a namiji. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e sanan ya saki ajiyar zuciya sanna yace yauwa teady na har naji dad'i da naji muryar ki, yanzu in ban kalli matata ba wa zan kallah? tun dazu nake kiran ki fa amma kina ji na kika yi min shiru. Aaa ni bana ji bacci nake amma sai da ka tashe ni, zuba mata ido mashkhur yayi bai ce komai ba yana tinanin mai zahra take nufi ne?. Hannu mashkhur yasa ya shafa fuskar zahra tare da cewa to ya haquri nayi tinanin ai kina marmarin ganina kamar yadda nima na matsu da ganin ki ashe abun ba haka bane ba. Inayi mana amma ai kai da manufa biyu kake son ganin nawa ni kuma da manufa d'aya nake son ganin ka. D'an zaro ido mashkhur yayi alamun mamaki sanan yace wace manufa kuma?. Zahra shiru tai sai a lokacin tai dana sanin fad'in hakan dan haka shiru tai bata sake cewa komai ba. Nifa wife bani da wata manufa a zuciya ta sai ta alkhair ki dena tananin wani abu daban. To yaya mashkhur shikenan amma bacci nake ji ka bari sai da safe zamu qarasa maganar nan. Karki damu bacci ai dole kiyi shi bacci da zaki yau sai ya banbanta da na ko wace rana ma. Jim zahra tai na wasu lukutan sanan tace kaje ka kwanta sai da safe. Wani kallon kin rai namin hankali mashkhur ya watsawa zahra sanan yace ban gane naje na kwanta ba mai kike nufi da ni ne teday na. Ina nufin kace d'akin ka ka kwanta ka barni na huta gobe sai mu qarasa tattaunawa. No ai in da akwai inda yafi dacewa na kwanta kusa da ke ne, kina tunanin zan sake kwana a wani wajan ne da ya wuce kusa da ke. Kamar ya kusa dani yaya mashkhur ai ba haka muka saba ba. Oh lallai zahra bari na fahimtar da ke wanan zaman fa ba irin zaman da mukayi a bayan bane karki tunanin zaman doya da manja zamuyi kamar yadda mukayi a russian, zaman soyayyah zamuyi dake matata, yadda addini ya halatta muyi zaman aure haka zamuyi. To ai ni a yadda ammi da mama sukace mu basu ce dole sai mun kwana a gado d'aya ba koh?. Wata harara da bai san ya watasawa zahra ba mashkhur ya watso mata sanan yace amma dai sunce miki da akwai haqqin na a kan ki na auratayya ba. Yamutsa fuska zahra tai tare da cewa wana haqqi kuma. Saduwa mana mashkhur ya fad'a a taqaice yana tsare zahra da manya idanuwan nan nasa. Ta6e baki zahra tai tare da cewa gaskiya ni ban santa ba a bakin ka ma na faraji. Lallai haba my teday ni zaki rai nawa hankali nifa mijin ki ne haba my wife karki min haka kiyi haquri ki bani had'in kai, nasan tsoro kike ji wlh zan miki a hankula kinji my teady. Mashkhur ya qarasa maganar cikin muryar rarrashi. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ni da gaske nake ban sani ba ai da na sani da bazan 6oye ma ba. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa ba komai dama ba lallai ki sani ba tinda baki ta6ayi ba amma zan nuna miki yadda akeyi yanzu-yanzu. Da sauri cikin muryar tsoro zahra tace aaa ni bana buqatar nasan yadda akeyi ma, bana son sani wlh. Murmushi mashkhur yayi sanan ya shafa fuskar zahra yace aaa ai dole ki sani sabida saduwar itace jigwan auran duk mai aure ya kamata yasan wanan. Amma yanzu zan nuna miki yadda akeyi kinji my wife mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa. Yana miqewa ya koma ya rufo qofar bedroom d'in da key sanan ya dawo ya fara qoqarin cire riqar saddar jikin sa. Habawa kafin kace kwabo cikin zahra ya d'au rawa, lokaci guda hankalin ta yayi qololuwar tashi. Mashkhur bayan ya cire rigar shaddar shi, ajiye ta yayi a gefe sanan ya fara qoqarin cire wandar shaddar. Yana cire wanda shaddar ya rage daga shi sai gajeran wana da singlet, ba 6ata lokaci mashkhur ya qarasa cire singlet d'in nan da nan zatin sa da surar shi ta d'a namiji ta bayyana, kana ganin shi zata tabbatar cikakyan namiji ne ba wasa. Kafin kace me zahra idan ta yaja ruwa gumi har d'iga yake duk da ac bedroom d'in. Mashkhur kuwa qarasawa yayi wajan globe d'in bedroom d'in ya kashe hasken d'akin yana kashewa haske d'akin ya ragu ya koma light. Ba 6ata lokaci ya juyo ya nufo zahra gadan-gadan. Yana zuwa ya fad'a kan gadon tare da janyo zahra jikin sa. Wani siririn iwu zahra ta saki tare da cewa dan ALLAH da dan annabi yaya mashkhur ka sake ni meye haka............. Wanan page d'in na jiya ne anjima da daddare zan muku na yau in sha ALLAH. Mu had'e a next page anjima. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING......... *page 123* Yana zuwa ya fad'a kan gadon tare da janyo zahra jikin sa. Wani siririn iwu zahra ta saki tare da cewa dan ALLAH da dan annabi yaya mashkhur ka sake ni meye haka............. Shiii kirki iwu mana ko kinyi ma ba wanda zai ji dagani sai ke fa a d'akin ki bari zan miki a hankula zahra wlh ina cikin buqatar ki ya garasa maganar yana sake rungume zahra. Aaa yaya mashkhur dan ALLAH ka rabu dani bana so wlh bana so ka sake ni zahra ta qarasa maganar tana kuka. Haba zahra karki tayar min da hankali meye na kuka haba tun kafin a fara ma dan ALLAH ki nutsu, bazan dad'e sosai ba kuma zan miki a hankula ya qarasa maganar yana kai wa bakin zahra wani hote kiss. Da sauri zahra ta janye bakin ta cikin kuka tace dan ALLAH ka rabu dani bana so wlh. Haba zahra ki dena mayar damu baya mana ki bari ayi a wuce wajan kawai pls. Mashkhur ya qarasa maganar ya sake kai wa zahra wani kiss d'in a wuya. Sake kwau cewa zahra tai tare da cewa ni bana so ka rabu dani dan ALLAH haba sai kace dole. Au sai kace fa kikace ai dolen ne ma in gaya miki zahra duk abinda zaki yau sai na kau da abinda yake tsakani na dake. Mashkhur da yaga da gasken-gaske zahra take qarfi yasa ya fara qoqarin cire mata kaya. Wani kuka mai ban tausayi zahra ta saki tare da cewa haba yaya mashkhur dama ba so na kake ba ka manta kace bazaka sake bari hawaye ya zuba a ido na ta sanadin ka ko sau d'aya ba. Jiki a sanyaye mashkhur ya dakata tare da cewa to zahra ya zanyi ai ya zama dole hakan, ba fa haramci zan aika ta da ke ba haba zahra mai yasa kike min haka yau tsawan shekara da watanni fa, tinda aka auramin ke ban ta6a saduwa dake ba, zahra karki fara cutar dani mana, kin san dai in kika hanani kanki a matsayina na mijin ki kuma ina buqatar ki ALLAH zai yi fishi dake fa, mashkhur ya qarasa maganar cikin murya mai ban tausayi. Cikin kuka zahra tace dan ALLAH ka rabida ni bani da lafiya kai na ciwo yake ka bari sai gobe. Kwantar da murya mashkhur yayi ya hau lallashin zahra amma ina yadda kasan dutse ake lallashi ba mutum ba sam taqi yadda sai kuka take tana had'a mashkhur da ALLAH da annabi, kuma tana mai da ranar da ya roqi gafara a wajan ta yace bazata sake sa ta zubar da hawaye ba ko sau d'aya ta sanadiyar shi. Mashkhur jikin sa duk yabi yayi sanyi tausayin zahra ya rufe shi ganin yadda take kuka haiqan kuma gashi tace bata da lafiya ciwan kai take. Cikin raunaniyar murya mashkhur yace zahra kin yimin alqawari gobe zaki amince dani koh?. Fuska sha6e-sha6e da hawaye zahra tace ee nayi ma alqawari, jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa shikenan my wife farin cikin ki shine nawa ALLAH ya kai mu lokacin. Ajiyar zuciya zahra tai tare da gyad'a kai, gefan fuskar shi mashkhur ya d'ora akan fuskar zahra ya fara goge mata hawaye fuskar ta, mashkhur yana sha'awar ko romance ne yayi da zahra amma yasan bazata amince ba dan haka dole ya haqura ya gyara kwanciyar sa. Cikin sanyayiyar murya zahra tace to kaje ka kwanta a bedroom d'in ka mana. Haba zahra ki bari na kwana tare da ke mana ko na samu sanyi a zuciya ta tinda kin qi amincewa dani ai sai ki bari naji d'imin jakin ki a kusa dani. Gaskiya yaya mashkhur aaa ni in bani da lafiya bana so a kwanta a kusa dani, bana iya bacci. Haba my wife ai dah, da yanzu ba d'aya bane ki ringa tinawa kan ki yanzu ke ba single bace. To naji in sha ALLAH daga gobe zan canza komai kake buqata zan maka bazanyi musu ba, amma yau ka barni na kwana ni kad'ai na qarshe. Zuciya ba dad'i mashkhur yace shikenan teady na ai farin cikin ki shine nawa bari nai miki abinda kike so mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa zuciya cike da takaicin fall. Yana miqewa ko takan kayan sa bai biba ya fuce daga shi sai gajeran wando. Wata uwar ajiyar zuciya zahra ta sauke tasan tabbas in tabar mashkhur a kusa da ita kafin gobe da safe wani zancan ake ba wanan ba tuni ya afka mata shi yasa ma ta kore shi. Da sauri ta miqe taje ta kulle bedroom d'in da key sanan ta dawo kan gado ta kwanta. Zahra ji tai jikin ta duk wani iri iya ta6ata ma da mashkhur yayi sai da ya tayar mata da sha'awar ta. Jiki ba kwari ta janyo wayar ta sanan ta hau online dan ji take gaba d'aya tama kasa baccin. Status d'in jama'a zahra ta hau bud'ewa, tana zuwa kan na ilham bayan ta gama gani tace mata ilham send me. Bayan ta tura mata ko minti d'aya ba'a yi ba ilham ta turo mata message da cewa kee ina yaya mashkhur d'in yake ko har an gama ne ta had'a mata da emojis d'in mamaki da dariya. Murmushi zahra tai tare da tura masa reply da ban sani ba munafuka. Ke serous dan ALLAH ya akayi ko dai har yanzu bai dawo bane? Ilham ta turowa zahra voice note cike da zullumi. Ajiyar zuciya zahra tai cikin sanyayiyar murya ta fara yiwa ilham voice da hmmm ke baki san yadda muka qarke bane, ai da banyi da gaske ba yanzu ina nan na kusan zama gawa. Bayan ilham ta bud'e voice d'in, cikin mamaki tai mata reply da kai dan ALLAH fa mai ya faru. Nan da nan zahra ta fara zubawa ilham labari, bayan ta gama ilham tai mata reply da kai zahra wlh baki kyauta ba ai ba kyau haka yaunzu fa in baki wasa ba mala'iku kwana zasuyi suna tsine miki. Cikin tashin hankali zahra tace in sha ALLAH ma hakan bazata faruwa ba nifa bada gayya nai ba ina tsoran kar na cutu ne kema kin sani ai. To ya za'ayi ai dole kiyi haquri kowace da haka take sabawa kinga da tini yanzu an wuce wajan wlh. Hmmm ke dai ilham bari kawai ALLAH ya kai mu goben da,. Daga haka zahra da ilham sukayi sallama. Ajiye wayar zahra tai gafin kace kwabo son mashkhur ya sake lulu6e zahra. Ji tai kamar ta tashi ta bishi su kwana rungume da juna amma tsoro ya hana. A hankula zahra ta miqe ta d'auko rigar shadda mashkhur wanda ta bid'ad'e d'akin da qamshin turaran da take mutuwar so. Tana d'aukowa ta dawo kan bed ta shige bargo ta rungume rigar a qirjin ta, tana sake jin so da sha'awar mashkhur suna sake rufe ta. Zahra kawai tana dauriya ne amma wata masifafiyar sha'awa ce take damun ta, haka-haka dai har bacci yayi awan gaba da zahra. 6angaran mashkhur kuwa yana fita bai nufi ko ina ba sai bedroom d'in shi na kusa da d'akin zahra. Duk ji yayi zumud'i da yake akan zahra ya kau, wata irin soyayya, qauna sha'awa, shauqin zahra ne yake damun sa. Rai ba dad'i ya fad'a kan gadon shi, zuciya cike da baqin ciki. Ga tausayin zahra da ya kama mai zuciyar shi. Haka dai mashkhur yayi ta tunani zahra iri-iri har baccin baqin ciki yayi awan gaba da shi. Washe gari. Kiran asubar fari ne ya tashi mashkhur daga bacci, jiki ba kwari mashkhur ya miqe, sanan ya d'auki towel ya shige toilet. Yana shiga ya had'a ruwan zafi yayi wanka sana ya d'aura alwala ya futo ugu d'aure da towel. Ba 6ata lokaci mashkhur ya shirya cikin jallabiya sanan ya d'auki dadduma ya fuce daga bedroom d'in, yana fita ya nufi d'akin zahra. Zahra tana cikin baccin ta mai dad'i taji ana knocking qofar ta, da kyar ta iya miqewa, tare da wucewa bakin qofar dan ko ba'a gaya mata ba tasan mashkhur ne. Cikin muryar bacci tacevyaya mashkhur lfy? Qalau ki tashi ki sallah asuba tayi, jiki ba kwari zahra tace to shikenan. Daga haka mashkhur bai sake cewa komai ba ya kama hanyar fuce daga gidan bayan ya fuce ya wuce masallaci a binsa. Zahra kuwa da kyar ta iya shiga toilet ta tsarkake jikin ta sanan ta d'aura alwala ta futo girji d'aura da towel. Tana futowa ta nufi wardrobe ta bud'e 6angaran da aka jera mata kayan bacci ta zaro riga da wanda bacci tasa sanan ta dauko hijab da dadduma ta shinfid'a sanan ta fara gabatar da sallah abinta. Bayan ta idar zama tai ta karanta azkhair d'in safiya tana gama karatun ta koma bacci abin ta. Mashkhur kuwa bashi ya dawo daga masallaci ba sai qarfe 7 na safe yana dawowa ya hau sama ya canza jallabiya zuwa t shirt da wando three kwata, sanan ya d'auko wayar shi ya kunna domin kiran ammi ya gaishe da ita. Bayan mashkhur ya gama gaishe da ammi ajiye wayar yayi ya nufi, kicin domin dora musu breakfast shida da zahra. Ni kuwa amina bayero nace lallai mashkhur an zama mijin kan tace kuwa. 🤔 Misalin qarfe 9 na safiya mashkhur ya gama kammala musu breakfast d'in su shida zahra, ya jera a draining abinci dai ya zama ready. Bedroom d'in shi ya nufa ya sake wani saban wanka sanan ya canza kaya irin dai wanda ya cire bayan ya gama sa kayan ya futo ya nufi d'akin zahra. Yana zuwa ya fara knocking a hankula. Zahra can cikin bacci taji ana knocking d'in qofa cikin kasalaliyar murya tace waye?. My wife ki futo muyi breakfast, miqewa zahra tai sanna tace ina zuwa bari nai brush, daga haka zahra ta nufi toilet tai brush abin ta sanan ta futo daga toilet d'in. Wardrobe zahra ta nufa ta bud'e sanan ta d'auko bireziya bayan ta d'auko ta cire riqar jikin ta tasa, bayan ta gama sa bireziya, rigarta ta mayar jikin ta sanan ta nufi qofa domin ta fita zuciyar ta sai bigun tara-tara take sabida tsoran yaya mashkhur. Zahra tana bud'ewa gaban ta ya fad'i rass ganin mashkhur tsaye a bakin qofa. Tana qoqarin mai da qofa ta rufe mashkhur ya ruqo hanun ta tare da cewa haba my teady na kinga yadda kika tsora ta sai kace kinga abin tsoro ba mijin ki ba. Murmushi zahra ta kwakwalo tare da cewa good morning my husband, shima mashkhur yayi tare da cewa good morning too my wife how are you?. Fine my husband and you?, murmushi mashkhur yayi tare da cewa I'm very fine how was your night?. Alhamdulilah yaya mashkhur. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa ya jikin naki da fatan dai kin samu sauqi, jim zahra tai na wasu lokutan kafin tace ee to jiki dai an gode ALLAH amma ban gama samun sauqi ba. Jinjina kai mashkhur yayi sarai yanzu ya gane zahra lafiyar ta qalau kawai rainin hankali ne. Jawo ta yayi wace tare da cewa okay zo muje muyi breakfast in baki samu sauqi ba sai muje hospital a duba min ke. Jim zahra tai batace komai ba tana tafiya da kyar kamar wanda kwai ya fashewa a jiki. Teady naga kina tafiya da kyar in bakyason tafiyar bari na goyaki na goyaki?. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aaa bana buqata zan iya tafiya. Haba my love ki bari na goya ki bana so kina wahalar min da kanki. Aaa ka bari zan iya tafiya ai gwara na taga da qafafuwa na ko na samu naji gwarin jiki na. Mashkhur a zuciyar shi cewa yayi zakiga kwarin jiki ni zaki rai nawa wayo wlh yau ko kukan jini zaki sai na sadu dake, amma a fili murmushi yayi tare da cewa to shikenan tawo mu tafi. Haka mashkhur ya riqe hanun zahra cike da soyaya suka sauko qasa domin yin breakfast. Ko da suka qarasa wajan draining d'in mashkhur ne ya jawa zahra kujera ta zauna sanan ya saving d'in su. Bayan ya gama suka faracin abinci a plate d'aya kowa da abinda yake saqawa a ranshi. Mashkhur yana tinanin taya zai sadu da zahra yau cikin sauqi, zahra tana tinanin taya zata gudarwa mashkhur yau?. My teady naga bakyacin abinci ko na baki a baki ne?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa zanci da kai na, haba masoyiya kin san dai duk wani aikin wahala bana so ki ringa yi ki bari mana na baki. Ya qarasa maganar yana kai mata airish d'in bakin ta. A hankula zahra ta bud'e bakin ta fara ci. Haka mashkhur yayi ta bawa zahra a baki harta qoshi sanan shima yaci ragowar. Bayan sun gama breakfast d'in kallon zahra mashkhur yayi cike da sha'awa yace teady ya maganar mu ta jiya kuwa?. Tana nan mana yaya mashkhur, murmushi mashkhur ya saki tare da cewa yauwa my wife taso mu tafi d'aki mana. Aaa yaya mashkhur ai ba yanzu ba ka bari sai da daddare yanzu kawai kai fitar ka. Ni zahra ba inda zani daga nan har one week ina tare da ke. Gaban zahra sake fad'uwa yayi amma sai ta dake tace ka bari ba yanzu ba sai dare yayi. Jinjina kai mashkhur yayi zuciya cike da zumud'i yace okay ALLAH ya kai mu daran ai kamar yanzu ne. Wunin ranar mashkhur yana manne da zahra komai shi yake mata sam baya bari ta wahalar da kan ta, amma dai baya yawan ta6a jikin ta ko nuna mata maitarshi a fili duk dan karta tsorata da shi in daran yayi taqi amincewa. Bayan mashkhur ya dawo daga sallah isha'i bedroom d'in zahra ya nufa zuciya cike fall da qaunar ta. A kan dadduma ya same ta tana sallah, zama yayi har ta idar da sallah sanan ya miqe ya qarasa kusa da ita ya zauna. shiru zahra tai batace komai ba, cikin tattausar murya mashkhur yace teady na ki taso haka nan kinga dare yayi kuma kin sa ni a matse nake. Jim zahra tai batace komai ba, haba my wife karki kasance a cikin masu sa6a alqawari jiya fa kikayimin promise akan yau zaki amince dani a matsayin mijin ki. Cikin sanyayiyar murya zahra tace to yaya mashkhur ai bazan sa6a alqawari ba alqawarin mu yana nan amma gaskiya ni bazan yadda ba har sai ka siyomin kaza amarya kamar yadda ake suyowa ko wace amarya, zahra ta qarasa maganar cikin sigar shagwa6a. Ajiyar zuciya mashkhur ya saki cikin murya lallashi yace oh karki damu baby na da kai na zan gasa miki, in mun gama. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa ni yanzu nake so, to shikenan bari naje nai miki yanzu tinda kina so, qafad'a zahra ta noqe tare da cewa aaa ni ba taka nake so ba ta waje nake so. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke sanan yace karki damu ai giram kine my wife bari na fita na siyo miki yanzu, mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa. A hanzarce mashkhur ya shirya sanan ya d'auki mukullin muto ya fuce domin siyowa zahra kazar amarci kamar yadda ta buqata. Mashkhur yana fita zahra ta fara wasu wasi har ga ALLAH tana so ta bawa mashkhur kanta ko dan ta cika mai alqawari sa na jiya ta sauke haqqin sa na kanta, amma tana matuqar jin tsoro. Haka dai zahra ta dake yau ta d'au alwashin ko mai zai faruwa sai ta amince mashkhur ya sadu da ita. Bayan fitar mashkhur rabin awa kawai yayi zahra taji qarar shigowar motar shi alamun ya dawo. Hmmm zo kaga tashin hankali wajan zahra duk tabi ta rud'e. Amma duk da haka daurewa tai sabida tana tausayawa yaya mashkhur sosai, kuma bata son sa6a alqawari. Zahra abu kamar wasa har ta fara jin sautin takun matattakala, alamun mashkhur yana gab da hawa sama ya shigo d'akin. Ai zahra a guje ta miqe batasan sanda ta turo qofar d'akin da qarfi tasa mata key ba cikin tashin hankali. Mashkhur dai yaji qarar rufe qofa amma duk da haka guiwar shi batai sanyi ba ya cigaba da hawa benan da niqi-niqin ledojin da yayiwa zahra shopping. Yana qarasawa ya ajiye su a qofar d'akin ya fara knocking d'in qofar tare da cewa amarya ta ki fito ga angon ki ya kawo miki kazar amarci. Wayyo naji dad'i typing har na wuce qa'ida. 😂😂😂😂😂 Ya kuke ganin za'a kwashe tsakanin zahra da mashkhur kuwa?. Mu had'e a next page dan jin ya zata kaya. [23/04, 8:29 pm] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING........... *page 124* Yana qarasawa ya ajiye su a qofar d'akin ya fara knocking d'in qofar tare da cewa amarya ta ki fito ga angon ki ya kawo miki kazar amarci. Nan da nan zahra da take tsaye a bakin qofa ta fara gumi, mashkhur kuwa daya ji shiru sake bibbaga qofar yayi yana kwallarawa zahra kira me sauti. Na shiga uku ALLAH gani gareka zahra ta fad'a a zuciyar ta bata son sa6awa mashkhur alqawari amma ya zama dole wanan karan ta sa6a sabida mugun tsoran da take ji. Haba my wife haka mukayi dake mai kike nufi da hakan ne?. Mashkhur ya fad'a a sare, gyara tsayuwa zahra tai cikin tsoro tace aaa yaya mashkhur nifa gaskiya hmmmmmm, rai 6ace mashkhur yace kefa gaskiya mai wai ni zaki rai nawa hankali mai kika mayar dani bazaki bud'e qofar nan ba. Kuka zahra tasa tare da cewa aaa gaskiya ni bani da lpy ka bari sai gobe. Wani irin 6acin rai ne da haushin zahra suka lilli6e mashkhur ko ta ina, cikin 6acin rai yace oh yah ALLAH. Sassauta murya mashkhur yayi cikin sigar rarrashi yace pls zahra ta dan ALLAH ki bud'e kinji ki dena jin tsoro bafa wani zafin da kike tunani zakiji ba nan da 20 minutes anyi an wuce wajan,. Kuka zahra ta sake saki tace 20 minutes fa kace yaya mashkhur kawai kace kashe ni zakayi. No zahra ba haka nake nufi ba taya zan kashe ki ina qaunar ki fa sosai my wife kin san bazan miki abinda zai cutar da ke ba ki bud'e qofar nan dan ALLAH naji na rage tinda bakyaso ko 10 minutes ne kinji. Aaa gaskiya yaya mashkhur bazan iya ba bani da lafiya ka rabu dani. Ke zahra ni kike rai nawa hankali ko? to wlh kika shigo hannuna sai kin gane baki da wayo. Kuka zahra ta saki tace dama ni nasan ba sona kake ba kawai jikina kake buqata, dama na dad'e ina wanam tunanin, ama yau kashi na tabbatar. Da qarfi mashkhur yasa hannu ya kai wa qofar wani naushin baqin cikin wanda sautin naushin sai da yayi mugun razana zahra da take bakin qofar rai ba dad'i ya wuce a fusace d'akin sa. Zahra kuwa kuka ta saki tare da komawa kan bed ta kwanta. Bayan tasha kukanta ta gama ta shiga toilet ta wanke fuskar ta sanan ta dawo tasa kayan bacci ta kwanta akan bed. Zuciya cike da so da qaunar mashkhur, ga wani irin tausayin sa da take ji, har ga ALLAH tasan batayiwa mashkhur adalci ba amma da zata iya da ta amince an wuce wajan amma tsoro ya hana ta. 6angaran mashkhur kuwa yana komawa bedroom d'in shi rai a 6ace ya cire kayan sa sanan ya wuce toilet yayi wanka da ruwan sanyi ko ya samu salama. Bayan ya futo ta daga toilwt zira kayan baccin sa yayi sannan ya kwanta akan gado zuciya cike fall da haushin zahra,. Sai a lokacin yake tinanin yayi ragwan azanci da tun farkon tarewar su a gidan bai afkawa zahra ba da ya samu dama. Ranar dai haka mashkhur ya kwana da baqin cikin zahra da kyar ya iya bacci. Washe gari. Washe gari mashkhur da sassafe ya shirya tsaf ya fuce yabar gidan. Zahra da take tsaye a bakin window d'in bedroom d'in a tsaye tana ganin motar mashkhur ta fita ta saki wata doguwar ajiyar zuciya. Lokaci guda wani mugun tausayin sa da son sa ya sake lili6e ta ko ta ina amma duk da hakan batajin zata iya amince mai a halin yanzu. Bayan mashkhur yayi kamar 20 minutes da fita, zahra wanka ta shiga sanan ta futo ta shirya tsaf ta bud'e qofar d'akin. Tana bud'ewa taci karo da ledojin da mashkhur ya kawo mata su a baje a wajan, da sauri zahra ta durqusa ta d'ebe ledojin duk da kuwa suna da nauyi. Tana d'auka ta koma hanyar sauka daga kan step d'in benan. Bayan ta gama sauka bata tsaya ko ina ba sai bakin qofar babban falon. Da sauri tasa key ta kulle d'akin sanan ta juya ta d'auki ledojin ta koma kicin. Tana shiga ta bud'e ledojin dan ganin menene a ciki. Kaza ce tasha jan gashi ba wai, d'ayar ledar kuma gashashan balango ne da gurasa, d'ayan kuma lemuka ne da yogurt. Zahra ba 6ata lokaci ta kunna oven ta gasa naman ta sanan ta dafa tea mai zafi ta koma falo za zauna akan gujera ta hard'e qafa d'ayan kam d'aya tana ci. Hmmm ni kuwa amina bayero nace lallai zahra kin rainawa mashkhur hankali, baki bada had'in kai ba amma kinzo kina cinye mai kazar amarci. 🙄🙄🙄🙄 Bayan zahra ta gama cin kazar ta da tea d'in ta qofa ta bud'e sanan ta haye sama ta shige bedroom d'inta ta rufe shi gam. Har wajan qarfe hudu ba labarin mashkhur bai dawo ba, zahra kuwa bayan ta idar da sallah la'asar bud'e qofar tai ta sauka qasa sanan ta kulle qofar babban falon,. Bayan ta kulle ta shige kicin ta d'ora abinci. Zahra ta d'au kimanin awa d'aya tana dafa abinci, bayan ta gama ta shiryawa mashkhur nasa akan draining sanan ta d'auki nata ta bud'e qofar babban falo ta haye sama ta shige bedroom d'inta ta kulle abin ta. Bayan zahra ta gama cin abincin ta toilet ta shiga tai wanka sanan ta d'auro alwala sabida an kusan kiran sallah magriba. Bayan ta futo daga toilet d'in ta gama shafa mai ta shirya, dadduma ta shinfid'a ta tayar da sallah magriba. Bayan zahra ta idar da sallah magriba ta gama lazimi, miqewa tai ta d'auko qur'ani sanan ta dawo kan dadduma ta fara maraji'a. Zahra bata tsaya da maraji'ar ba har sai da aka fara kiran sallah isha'i. Ajiye qur'an d'in zahra tai sananta tayar da hiqama ta fara sallah. Bayan ta idar kan godo ta nufa sanan ta dauki wayar ta. Kewar yaya abdul zahra take dan haka ba 6ata lokaci number shi ta kamo ta kira shi. Ringing 3 wayar tai yaya abdul ya d'auka, cikin murya mai cike da farin ciki abdul ya d'auka tare da cewa hello aunty zahra. Had'e rai zahra tai kamar yaya abdul yana ganin ta tace aunty kuma. Sorry qanwata wai dai gani nai ya kamata na ringa ce miki aunty tinda kinga ke matar yayana ce. Oh yaya abdul yanzu kana nufin na tashi daga qanwar ka kenan?. No my zahra kina nan daram kin fi ko wace qanwa a waje na kina rai na ina son ki a matsayin qanwa ta. Murmushi zahra tai sanan tace yauwa, yaya abdul ya nake jin muryar mace sama-sama wace wanan dai ba muryar ilham bace. Oh kai karfa kice baki gane muryar ta ba?, aa gaskiya ban gane ba. Hmmm nana ce fa, cikin mamaki zahra tace nana kuma eee mana gata nan ku gaisa, aunty zahra ina wuni, lpy lau qalau nana dama har yau baki koma ba. Eee na dawo nan har sai munyi aure ni da yaya abdul. Murmushi zahra tai tare da cewa kai nana bakiji kunya wlh to ALLAH ya nuna mana lokacin. Amen ya rabbi, daga haka dai nana da zahra sukayi sallama, sanan zahra ta qara gaisawa da yaya abdul. Bayan sun d'an gama hira sukai sallama zahra ta kashe wayar. Zahra mamaki ne ya kamata ganin har tara saura mashkhur bai dawo ba shi da ya fita tun safe, waya zahra ta dauko ta kamo number yaya mashkhur wanda tai safe d'in ta da MALLAKINA. Zahra ta dad'e sosai tana tinanin ta kira ko kuwa?. Tana cikin wanan halin taji qarar zugewar get, alamun mashkhur ya dawo. A jiyar zuciya zahra ta saki tare da ajiye wayar tana gyara kwanciya. Dama bedroom d'in a rufe yake qam. 6angaran mashkhur kuwa yana parking d'in motar ya futo zuciyar shi cike da kewar zahra. Ya d'auki alwashin share zahra zai yi gaba d'aya na d'an wani lokacin,. Mashkhur yana shigowa cikin gidan ji yayi sam bazai iya ba dole sai yaje wajan zahra. Dan haka ba 6ata lokaci ya hau benan bai tsaya ko ina ba sai qofar bedroom d'in zahra. Cikin nutsuwa mashkhur yake knocking, zahra kuwa tanajin mashkhur yana knocking kimanin 5 minutes amma ko tari batai ba tai shiru gum kamar dai ba mutum a ciki. Mashkhur dayaga zahra bata da niyar bud'ewa juyawa yayi ya koma qasa, can ya hango filasan da zahra ta jera mai abinci. Wani dogwan tsaki yaja tare da cewa lallai 'yar nan zaki gane baki da wayo Allah ya had'a mu, rai ba dad'i mashkhur ya juya ya koma bedroom d'in shi. Ranar ma haka mashkhur ya kwana zuciya cike da baqin ciki. To fa abu kamar wasa har zahra da mashkhur sun d'au kwana 3 suna wasan 6uya mashkhur in ya fita tun safe baya dawowa sai tara ko goma, ita kuma zahra sai ta dai-dai ci mashkhur yana gab da dawowa sai ta shige bedroom d'inta ta rufe. Mashkhur duk abinda zahra take yana ganint ta cctv camera, dan haka shima ya gama had'a mata target d'in shi ya d'ana mata tarko mai kyau. Yau mashkhur misalin qarfe 7:30 na dare ya dawo gidan yana dawowa yayi parking d'in motar sa awaje. Yaga gama parking ba 6ata lokaci ya bud'e laptop d'in da take nuna d'aukar da acct camera d'in gidan tai. Yana bud'ewa ya fara bi daki-daki har ya shiga ta d'akin zahra. A dai-dai lokacin zahra ta shige toilet qirji d'aure da towel, ga dukkan alamu wanka za tai. Mashkhur zubawa zahra ido yayi kamar wani maye har ta shige toilet d'in. Zahra ta shigewa mashkhur ya mayar da kallan sa qofar bedroom d'in, ya zuba mata ido sosai. Wata uwar ajiyar zuciya mashkhur ya saki ganin qofar a kulle take amma bata kai da sa key d'in ba. A hanzarce mashkhur ya futo daga motar ya kulle sanan ya nufi qofar gida. Mashkhur baya so ya shiga da motar cikin gidan sabida zahra karta ji sautin bed'e get ko qarar motar shi ta futo ta rufe qofar bedroom d'in ta, kafin ya qarasa shigowa. Bayan mashkhur ya kwankwasa get d'in mai gadi ya bud'e mai, ba 6ata lokaci ya shige cikin gidan. A hankula mashkhur ya bud'e qofar babban falon duk dama ba lallai zahra taji qarar ba. Yana shiga ya rufo qofar a hankula tare da murd'a mata key. bayan mashkhur ya gama rufe qofar a hankula ya fara hawa steps d'in benan, yana gama hawa ko kallan d'akin sa bai ba ya nufi hanyar d'akin zahra. Dama mashkhur daga gida yake yayi wanka acan kafin ya tawo. Shi yasa ma bai yi tinanin wanka ba ya nufi d'akin zahra. A hankula mashkhur yake tafiya sai sand'a yake kamar wani 6arawo ba mai gida ba. Yana zuwa ya murd'a handel d'in qofar a hankula, ai kuwa cikin sa'a har time d'in zahra bata rufe qofar ba dama haka mashkhur yake tsammani. A hankula mashkhur yasa kai ya shiga bedroom d'in sanan ya turo qofar a hankula yadda zahra bazataji ba. Qarar ruwa mashkhur yaji a toilet alamun har lokacin zahra wanka take. Ajiyar zuciya ya sauke sanan ya fara murd'a key d'in d'akin a hankula, bayan ya kulle d'akin ciki ya qarasa shiga sai taku yake a hankula sabida kar zahra taji shi kuma taqi futowa. Mashkhur yana qarasawa tsakiyar d'akin ya fara cire kayan shi a hankula, bayan ga cire kayan sa ya rage daga shi sai singileti da gajeran wando. Itama singiletin cire ta yayi sanan ya had'a kayan waje guda ya ajiye a gefa. Ya koma daga shi sai gajeran wando. A sannu a hankula mashkhur ya cigaba da takawa har ya qarasa bakin qofar toilet d'in. Yana qarasawa ya ra6e daga gefe, ya la6e kamar mara gaskiya. Mashkhur ko kwakwaran motsi bai sakeyi ba kawai jira yake zahra ta fito daga toilet. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke sakamakwan jin takun zahra tana qoqarin futowa. Zahra kuwa bata kawo komai a ranta ba dan sam bataji shigowar mashkhur d'in ba dan haka hankali kwance ta murd'a handle d'in toilet d'in qirjin ta d'aure da towel. Zahra tana murd'a handel d'in toilet taji kamar qamshi turaran mashkhur, a d'akin amma da ta hangi kamar ta kulle bedroom d'in sai taga mashkhur bashi da hanyar shigowa bedroom d'in dan haka ba wani 6ata lokaci ta qarasa futowa daga toilet d'in tare da rufo qofar. Zahra bata kai da yi wani kwakwaran motsi ba taji an mata wata muguwar damqa. A gigi zahra ta kalli mashkhur tare da cewa na shiga uku. Fuska d'aure mashkhur yace baki shiga uku ba ma tukunna, zaki gane baki da wayo ni zaki rainawa hankali ko in ta binki akan haqqi na amma kinqi ki bani koh?. To yau ko kukan jini zaki sai na qarfi haqqina a wajan ki, yanzu-yanzu nan ma kuwa. Mashkhur ya qarasa maganar yana sakin zahra tare da fizge towel d'in jikin ta da qarfin gaske................ Hmmmm zahra fa dai yau an shigo hannu, wayyo zahra qawata sorry💔😢😢 Mu had'e a next page dan jin yazata kaya tsakanin zahra da mashkhur. [23/04, 7:38 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING............. *page 125* To yau ko kukan jini zaki sai na qarfi haqqina a wajan ki, yanzu-yanzu nan ma kuwa. Mashkhur ya qarasa maganar yana sakin zahra tare da fizge towel d'in jikin ta da qarfin gaske................ In kin san bazaki iya jure karanta sex ba to kada ki karanta wanan page d'in. Ai kuwa sai ga towel d'in zahra a hanun mashkhur, zahra ta koma tsirara haiwuwar uwar ta. Zahra wata siririyar qara ta saki tare da sa hannun ta d'aya ta rufe breast d'in ta duka biyun sanan tasa d'ayan hanun nata ta rufe gaban ta. Mashkhur kuwa da yayi clashing da manyan breast zahra kafin ta rufe sake rud'ewa yayi. Zahra ganin mashkhur yana qoqarin nutofa hakan ne yasa ta juya da sauri ta shige bayan labile ta qule. Da sauri mashkhur yabi zahra tare da janye labulan ya bita ciki, ya janyo ta jikin ta sai ga zahra ta fad'a qirjin mashkhur, breast d'in ta ya had'e da jikin sa. Wani kukan takaici da kunya da tsore ne ya kwacewa zahra lokaci guda. Gashi bedroom d'in haske kamar da rana shikenan mashkhur haka zai gama gane ta?. Rungume ta mashkhur ya sakeyi tsam a jikin sa ga wani irin dad'in yanayi da ya shiga musamman ma da yaji saukar breast d'in zahra a jikin sa. A hankula mashkhur ya fara shafa bayan zahra da bonbons d'in ta. Haka yayi tabi yana shafe ilahirin jikin zahra har ya kawo hannun sa kan breast d'in ta. Wani kuka zahra ta sake saki tare da cewa bana so ka rabu dani yaya mashkhur,. Shiiiiii mashkhur ya fad'a tare da d'ora hanun sa a tsakiyar bakin sa, cikin wata irin murya yace kiyi shiru sai ma yafiye miki bana son surutu ki bari na qarasa abinda yake gaba na ya qarasa maganar yana kai wa breast d'in zahra damqa. Zahra tana qoqarin magana taji mashkhur ya fara matsawa su ko ta ina. Wani siririn iwu zahra ta sake saki tare da fara qoqarin kici-kicin kwace kan ta. Mashkhur kuwa bai masan tanayi ba dan ya shagala wajan kallo da mammatse cikakun breast d'in zahra. Mashkhur sam ya fita daga hayyacin sa duk hankalin sa da tinanin sa nazarin sa ya karkata da luma-luma breast d'in zahra. Da qarfi zahra ta zame jikin ta ta tsuguna qasa, wani dogwan ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da bin zahra qasa shima ya tsuguna. Dan ALLAH yaya mashkhur ka tausaya mim wlh bana so. Ke baki tausaya min ba kika ringa wahalar dani akan haqqi na zahra bazan iya haquri ba, dan hakan ya zama dole amma daba dole bane zan rabu dake tinda ina son ki. Kuka zahra ta sake fashewa da shi, mashkhur kuwa hannu yasa yayiwa zahra d'aukan jarirai, zahra kuwa wani kukan kunya da baqin ciki ta sake saki tare da fara wutsil-wutsil da shura qafafuwan ta alamun ya sauke ta. Mashkhur bai tsaya da zahra ko ina ba sai kan lafiyayyan bed d'in zahra, sanan ya dire ta. Zahra kuwa yana dire ta cikin matsanan cin tsoro ta shige cikin blanket d'in. Mashkhur kuwa juyawa yayi ya kashe globes d'in bedroom d'in sai ga light green ya maye gurbin globes d'in d'akin. Bashi da wani gaske sosai amma hakan bazai hanaka ganin mutum ba sama-sama. Bayan mashkhur ya canza globe d'in bedroom d'in, cire ragowar gajeran wandon sa yayi, sanan ya nufi zahra gadan-gadan. Zahra da take nanne a bargo ji tai mashkhur ya ja blanket d'in da qarfi ya warce. Zahra tana tozali da mashkhur a haka wani kyakyawa iwu ta sake saki, kallo d'aya tayiwa mashkhur ta d'auke idanuwan ta. Ta gigice sosai tana tinanin tana yadda taga joystick d'in mashkhur da tsayi ga qifa zata shiga HQ d'in ta da yake rufe qam. Wani kukan tsoro zahra ta sake saki ba shiri jikin ta ya fara rawa ga tsoro kashi taga namiji a yanayin da bata ta6a ganin sa ba a rayuwar ta. Zahra tana cikin wanan halin taji mashkhur ya fad'o kan gadon ya ruqo ta. Kuka zahra ta saki cikin murya mai ban tausayi tace yaya mashkhur dan ALLAH dan annabi kayi haquri karka kashe ni. Hannuwan zahra mashkhur ya bud'e da qarfi sai gashi ya banqara zahra. A yunwace ya kai bakin sa kan breast d'in zahra ya fara neman nipples d'in zahra. Mashkhur bakin sa yana sauka akan nipples d'in zahra ya fara tsotsa a harziqe. D'ayan kuma yasa hanun sa ya fara latsawa, har ya nemo kan nipples d'in ya fara murzawa. Zahra duk da ta d'anji dad'in hakan amma hakan bai hanata kuka da magiya akan mashkhur ya rabu da ita ba bata so. Mashkhur kuwa ina bai masan mai zahra take ba ya tafi duniyar shagala. Zahra tin tana magiya har jiki yayi lakwas ta zubawa mashkhur ido, tana jan nunfashi a hankula tun tana jin dad'i har kuma breast d'in ta sun fara mata zafi. Bayan mashkhur ya gama matse breast d'in zahra son ran shi sakin su yayi sanan ya fara qoqarin bud'e tsakanin qafafuwan zahra. Wani irin zabura zahra tai tana qoqarin yin magana taga mashkhur yakai kan sa sai tin HQ d'in ta ya bud'e baki ya kafa baki a HQ d'in zahra ya fara sha. Zahra ajiyar zuciya ta sauke duk da tana jin kunya amma ta godewa ALLAH da har yanzu mashkhur bai fara qoqarin rabata da budurcin ta ba. Haka mashkhur ya ringa tsotsar kan HQ d'in zahra hankali kwance. Zahra kuwa sai lumshe ido take tana bud'ewa tana sauke ajiyar zuciya sabida ba laifi tana jin dad'i hakan da mashkhur yake mata dam har ta fara shagala kuma tsoran ya ragu. Haka mashkhur ya ringa bi yana lashe ruwan ni'imar HQ d'in zahra yana lashewa wani yana sake futuwa. Mashkhur tun a wajan lashe HQ d'in zahra ya tabbata sai yayi da gaske zai iya shigar zahra dan yaji HQ d'in nata a rufe yake 6am. A lamun tana nan dai da budurwa ta ba abinya ta ta6a kawowa budurcin ta barazana. Zahra ta shigala sosai dan har wani bacci mai dad'i yayi awan gaba da ita, ita bata sani ba. Mashkhur kuwa da ya lura zahra tai bacci ajiyar zuciya yayi sanan ya dakata da shan HQ d'in ta dama abinda yake so kenan zahra ta tafi bacci dan yaji dad'in shigar ta ba gaddama. A hankula mashkhur ya sake bud'e tsakanin qafafuwan zahra sanan ya fara sai ta joystick d'in shi. Bayan ya gama sai tawa ya fara qoqarin shigar zahra. Zahra kuwa can cikin bacci taji HQ d'in ta ya d'an fara yi mata zafi. Da sauri ta zabura ta bud'e ido. Mashkhur kuwa danne zahra yayi da qarfi sanan ya cigaba da qoqarin shigar ta duk da kuwa ko hanyar shiga bai ba. Haka mashkhur yayi ta qoqarin shigar zahra. Zahra kuwa ta daure iya yanda zata iya bata kuka ba in banda gumi ba abinda yake keto mata. Zahra tana jin mashkhur yana qoqarin shigar ta amma abin yaci tura,. Wani gigitaccan iwu zahra ta kwala sabida tsabar azaba, dan mashkhur ya fara shigar da joystick d'in shi kad'an cikin HQ d'in zahra. Mashkhur kuwa har kwakwalwar shi yaji kukan zahra. Cikin murya fita daga hayyaci yace zahra kiyi haquri ki dena kuka ki sake daurewa Cikin kuka da qaraji zahra tace bazan iya ba nayi iya haquri yaya mashkhur ka rabu dani karka kashe ni pls. Mashkhur kuwa sake taqarqare qarfun sa yayi ya sake shigar zahra. Wani mugun iwu zahra ta saki wanda sai da ya cika d'akin. Hannu mashkhur yasa ya toshewa zahra baki da qarfin sanan ya sake ta qarqare qarfin sa ya tura. A wanan lokacin ne mashkhur ya samu damar shigar zahra, duk da ba sosai ya qarasa shiga ba, mashkhur ya tausauwa zahra ne dan yaga bata saba ba kuma joystick d'in shi tana da girma shi yasa bai shige ta can sosai ba. Amma ba laifi joystick d'in shi ta shiga cikin HQ d'in zahra fiye da rabi ma. Haka mashkhur ya fara sex da zahra a hankula, zahra kuwa sai faman iwu take saki amma ina baya futowa saka makwan mashkhur ya toshe mata bakin ta sosai. Zahra ji take kamar zata mutu tinda take bata ta6a shan azaba ba in ka d'auke ranar da zee ta jefo ta daga kan bene da kuma ranar da mashkhur ya jibge ta akan ta fasa mai laptop. Zahra har lokacin ta kasa tantance wanne yafi azaba amma gani take kamar first night d'in nan zai so yafi ranakun. Dan tana jun azafa sosai fiye da tinanin mai tinani. kuka take amma ina sai dai zafafa hawayan da suke futowa, duk da kuwa mashkhur bai zage qarfi ba. Mashkhur fa ya fara fita daga hayyacin sa yadda yaji mugun dad'i har kwakwalwar shi. Tinda yake bai ta6a tinanin haka saduwa take da dad'i ba, bai ta6a kawo hakan a ran saba. Mashkhur abu kamar wasa har ya fara zaqewa,. Zahra kuwa kuka ta saki mai cin rai sabida azabar da take ji kuma gashi taga mashkhur fa ya fara yi mata da qarfi. Mashkhur bai san sanda ya saki bakin zahra ba ya saki jikin sa sosai yana sex da ita kamar ba first night ba. Zahra tayi iwun tayi iwun amma ina mashkhur baya ji. Mashkhur ya haukace akan zahra sosai yafi ta daga hayyacin sa, sai murzar zahra yake. Wayyo zahra abin tausayi tayi kukan ta kira ammi da dady ta nemi tai makwan mama da abba, ta kira tai makwan yaya abdul da ilham, amma yaya mashkhur baya ji. Ta roqi mashkhur da ALLAH amma ina mashkhur sam. Zahra da azaba ta ishe ta dam tsan hanun mashkhur da yake sai tin bakinta ta dage ta zubawa mugun cizo, wanda har sai da haqoran ta suka fara shigewa cikin naman mashkhur. 6angaran mashkhur kuwa ji yayi kamar cinnaka ko sauro ne ya cije shi ba mutum ba sam bai ji azabar cizon zahra ba bare ya raga mata bai masan tanayi ba sai sambatun dad'i yake. Wayyo zahra bai war ALLAH sabida azaba har sai da ta sume mashkhur bai sani ba. Zahra azaba ce ta farfad'o da ita ba ruwa ba. A lokacin ne ta sake taqarqare qarfinta ta kwalla wata uwar qara wanda sai da ta cika saman gidan gaba d'aya. Ai sai a time d'in mashkhur ya dawo hayyacin sa, gaban sane ya fad'i rass ganin aika-aikar da yakewa zahra. Da sauri ya fara qoqarin ciro joystick d'in shi daga HQ d'in zahra da yayi male-male da jini. Da kyar mashkhur ya iya samu ya ciro sabida qarfin jikin sa ya ragu kuma ga shi wajan a matse yake. Zahra dai kukan ma ta kasa sai wani wahalallan nunfashi take saki dan ko kwakwaran motsi bata iya yi. Mashkhur kuwa cikin tausayawa da rashin kwarin jiki ya janyo zahra jikin sa yana cewa zahra ta. Zahra kuwa bata iya cewa komai ba dan ko idanuwan ta bata iya bud'ewa,.hankalin mashkhur ya d'an tashi hannu ya zira ya dauko bottile d'in ruwa da yake gefan bed ya bude sanan ya dan tayar da zahra a jikin sa ya fara bata ruwan cikin rashin kwarin jiki. Zahra tana shan ruwan ne kawai amma sam bata cikin hayyacin ta dan da kyar take iya had'iye ruwa. Bayan mashkhur ya gama bawa zahra ruwan shima a galabaice ya d'aga robar ruwan ya kai bakin sa bai sauke ba sai da ya shanye tass. Bayan ya shanye ya cilla jarkar gefe sanan ya janyo zahra jikin sa. Zahra dai ko bud'e ido bata iya yi sabida tsabar azaba. Mashkhur dai cikin rashin kwarin jiki ya janyo zahra ya rufe su da blanket sannan ya rungume ta gam kamar za'a kwace mai ita. Kai mashkhur ba imani, ko da yake dai zanma uziri baka cikin hayyacin ka. Tinda na gama rubutawa ku kuma kun karanta sai muyi istigfari, Allah ya yafe mana zunu bai. Bana son gaya muku yadda zahra da mashkhur sukayi first night amma kunyi min dole koh? Ni dai bada son rai na na rubuta ba wlh. 😂😂😂 Naso nai muku double page amma tausayin zahra ya hanani.😢 Mu had'e a next page. [23/04, 7:38 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........... *page 126* Mashkhur dai cikin rashin kwarin jiki ya janyo zahra ya rufe su da blanket sannan ya rungume ta gam kamar za'a kwace mai ita. Washe gari. A hankula mashkhur ya iya bud'e idon sa, sabida tsabar kasala da mutuwar jiki da yake ji. Gaban shi ne ya yanke ya fad'i rass saka makwan tinawa da yayi yau bai tashi sallah asubayi ba. Da kyar ya iya zare jikin sa daga na zahra wanda take ta sharara baccin wahala. Bayan ya zare jikin sa daga jikin zahra a gogo ya zubawa ido dan ganin qarfe bawa. Duk da ba wani haske sosai amma ya gane qarfe 8:30 na safe tayi. Jiki ba kwari mashkhur ya qarasa rufe zahra, ruf da blanket sanan ya sauka daga kan gadon ya shige toilet. Sai da mashkhur ya d'au kimanin 30 minutes sanan ya futo daga toilet d'in ugu d'aure da towel. Yana futowa ya wuce bakin qofar fita. Bayan ya bud'e qofar ya fuce daga d'akin, mashkhur yana fita bai zarce ko ina ba sai d'akin sa. Yana shiga d'akin ya nufi kujerar merro ya zauna sanan ya zubawa jikin sa da fuskar shi ido ta mudubi. Karaf idan sa ya sauka akan qirfin sa wanan ya sha yakushin zahra sosai, wajan duk yayi ja. Daga haka mashkhur mayar da idon sa yayi kan dantsa hanun sa wanda yake mai mugun zafi sabida wanka da yayi. Sai da tsigar jikin mashkhur ta tashi saka makwan ganin wajan yayi jawur ga shatin haqoran zahra na sama da qasa ga jini-jini a wajan ramin. Wajan dai yayi rami sosai sanan ya kunbura. Murmushi mashkhur ya saki tare da shafa cizon da zahra tai mai yana tina abubuwa da dama a daran jiya. Mashkhur jin shi yake sakayau rayuwar ta canza mai, tai mai dad'i sosai. Kai harma iska duniyar mashkhur ji yake ta canza mai, wani irin mugun dad'i rayuwar tai mai. Yana tinanin dama haka aure yake da dad'i gaskiya kam a da ya jahilci kan sa da bai amince da zahra a matsayin mata ba tun farko. Fuska ciki da walwala mashkhur ya tashi ya nufi wardrobe ya ciro kayan sa. Bayan ya gama shiryawa ya shinfid'a dadduma ya fara gabatar da sallah. Bayan ya idar ya gama lazumi da arzkhar fucewa yayi daga bedroom d'in gaba d'aya. Direct kicin ya nufa ya fara had'a zahra breakfast. Sai wajan misalin qare goma saura mashkhur ya gama had'a breakfast. Yana gamawa ya koma bedroom d'in ya sake wani saban wanka bayan ya shirya ya wuce bedroom d'in zahra. A hankula mashkhur ya qarasa shiga bedroom d'in zahra, yana shiga ya kunna globes d'in bedroom d'in. Nan da nan bedroom d'in yayi haske fa yau. A hankula mashkhur ya qarasa kan gadon zahra da take malale a kwace. A hankula mashkhur ya qarasa kan kadon ya zauna tare da zubawa fuskar zahra ido, wanda ta kunbura tayi jajir. Duk jikin ta a lulu6e yake amma banda fuskar ta. Tausayin zahra ne ya kama mashkhur ta ko ina ji yake bazai iya tashin ta ba. Ga wani son ta da ya sake lulu6e sa tun jiya da ya kusance ta. Gashin nan nata ya baje ya wargatse ko wanne ya kama gaban sa sabida tsabar wahala da ta sha jiya a wajan mashkhur. Sosai mashkhur ya zuba mata ido cikin tausayawa da tsantsar qauna yana qare mata kallo. Mashkhur ya d'au tsawan 10 minutes akan zahra yana qare mata kallo. Kafin zahra ta fara motsa idanunawan a hankula alamun zata farka. Da kyar zahra ta iya bud'e kunburarun idanuwan ta da sukayi mata suntum. Zahra tana bud'ewa ta fara ganin mashkhur dishi-dishi akan ta yana mata kallan qurullah. Wani baqin ciki ne ya sake turniqe zuciyar zahra dan haka bata san sanda ta fashe da kuka ba cikin dashashiyar muryar ta. Hankali a tashe mashkhur yace haba my teady meye na kuka kuma an riga da an gama fa. Zahra kuwa ko takan mashkhur bata bi ta cigaba da kukan ta. Sassauta murya mashkhur yayi tare da cewa haba farin ciki na matata wlh bana so naga kina kuka nasan nai miki dai-dai ba ki gafarce ni my wife, daga rana mai kamar tayau kin gama zubar da hawaye ta sanadina zahra, wanan karon ma bada son rai na hakan ya faru ba, kin sai da ya zama dole ne koh?. Zahra kuwa kuka ta cigaba da yi harda majina. A hankula mashkhur ya kwantar da kan sa a kan fuskar zahra, abu kamar da wasa mashkhur ya fara lashe hawayan zahra a hankali. Hakan mashkhur yayi ta lashe hawayan zahra harda majinar ta ya ringa had'awa. Zahra kuwa bata dai na kuka ba shima mashkhur bai dai na lashe mata ba yana rarrashin ta. Har sai da zahra ta dena kuka ta dawo sauke ajiyar zuciya. Cikin siririyar murya mashkhur yace I'm very sorry my wife I love you so much ya qarasa maganar yana kai mata kiss a gefan kuma tun ta. Haka mashkhur yayi ta yiwa zahra kalamai masu sanyaya zuciya, mai nuna tsantsar qauna da haquri. Har ga ALLAH zuciyar zahra tai sanyi sosai da kalaman mashkhur. Amma dai duk da hakan ta kasa cewa mashkhur qala tayi lamo kamar mage. A hankula mashkhur ya miqe ya wuce toilet, bayan few minutes ya dawo. Kallan zahra yayi tare da cewa taso mu tafi toilet na taya ki, ki gasa jikin ki sannan ki wanka. Wani mugun kallo zahra ta zubawa mashkhur wanda itama kan ta bata san ta iya shi ba. qarasowa mashkhur yayi ya zauna a gefan zahra yana cewa haba my teady ki taso mana muje, ko na d'auke ki ne. Cikin dashashiyar murya zahra tace bana buqata zanyi komai da kai na. Haba my wife bana son ki wahalar da kan ki fa pls ki taso muje kinji, bari ma na d'auke ki mashkhur ya qarasa maganar yana qoqarin janye blanket d'in da yake lulu6e a jikin zahra Da sauri zahra ta riqe bed sheert d'in tare da cewa bana buqata ka rabu dani mana. Tom shikenan tashi kije kiyi da kan ki tinda bakyaso. Harara zahra ta watsa mai tare da cewa a hakan zan tashi kabi ka tsare ni da ido ko kaya babu a jiki na, ni ka tashi ka fuce ka bani waje. Mashkhur bai san sanda wani siririn murmushi ya kwace mai ba. Fuska d'auke da murmushi mashkhur yace! Haba my teady wane dare ne jemage bai gani ba, wai kunya ta kike ji ne ki tashi kawai ai dan na ganki hakan ba haramun bane. A qule zahra tace daran mutuwar sane bai gani ba, nifa in ka takuramin wlh yau ba sai gobe ba sai na koma gida. Da sauri mashkhur ya miqe, tare da cewa ya haquri my teady bari ba baki waje, ya qarasa maganar yana juyawa. Mashkhur yana fita zahra ta saki ajiyar zuciya sanan ta ja gauran nunfashi. Da kyar zahra ta iya miqewa sabida tsabar yadda jikin ta yayi tsami ga wani azaba da take ji. Runtse ido zahra tai sanan ta miqe a hankula ta cire blanket d'in jikin ta wanda ya 6ace da jini shi da bad sheert d'in. A hankula zahra ta daddafa har ta qarasa wardrobe ta d'auko towel sanan ta shige toilet ta kulle dan kar ma mashkhur ya sake ritsa ta a ciki, kamar yadda jiya ya ritsa ta bedroom. Zahra ko da ta shige ta samu mashkhur ya had'a mata ruwan zafi, wani siririn tsaki zahra ta saki tare da durqusawa a gaban ruwan. Tana tantama taya zata iya gasa jikin ta. Zahra ta d'au wasu time d'in tana tantama kafin ta daure ta shige ruwan zafi gaba d'aya ta zauna. A taqaice dai zahra tasha azaba kafin ta gasa jikin ta. Tanayi tana kuka, bayan ta gama qasa jikin nata, tai wanka tsarki sanan tai sake wani wanka soso da sabulu. Bayan zahra ta gama ta d'aura alwala sanan ta d'aura towel ta kama hanyar fita daga toilet d'in. Da kyar zahra take ita tafiya, ga azaba ga jikin ta duk yayi tsami kamar anyi mata duka. Zahra tana fitowa daga toilet d'in ta hangi mashkhur yana shinfid'a wani saban bed sheert d'in a bed ya cire wancan. Mashkhur yana ganin zahra ya saki bed sheert d'in tare da nufo zahra yana mata sannu. Zahra kuwa wani d'an tsoran ne ya kamata. Mashkhur yana qarasowa zahra ta kawar da kai gefe, sannu my wife ko na tayaki shiryawa ne?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa bana buqata ka bani waje na shirya da kai na. A jiyar zuciya mashkhur ya sauke yana jifan zahra da kallo mai cike da tausayawa. Daga haka bai sake cewa komai ba ya fita daga bedroom d'in. Da kyar zahra ta iya qarasawa wardrobe, tana bud'ewa ta zaro doguwar rigar bacci mara nauyi. Zahra bata bi takan pants ba bare ma bireziya ta zira rigar ta. Bayan ta zira rigar ta, hijab ta d'auka da dadduma. Bayan ta zira hijab d'in ta shinfid'a dadduma sanan ta zauna ta fara gabatar da sallah. Dan zahra ji take bazata iya sallah a tsaye ba sai dai ta zauna. Zahra tana idar da sallah mashkhur yana shigowa hannu d'auke da tire d'in breakfast. Zahra lazimin tai bayan ta gama tai azkhair d'in safiya. Sanan ta fara qoqarin cire hijab d'in ta. Zahra tana cire hijab mashkhur ya taso tare da cuwa my teady taso muje na baki breakfast. Girgiza kai zahra tai tare da cewa I'm ok, cikin murya ban tausayi mashkhur yace dan ALLAH kiyi haquri kici matata bana so ki zauna da yunwa. Daga haka mashkhur ya miqe ya d'aukowa zahra tire d'in abinci ya dire mata a gaban ta. Abubuwa da dama mashkhur ya dafawa zahra daga ciki harda farfesun kaji. Haka mashkhur yayi ta lalla6a zahra har ta haqura ya bata farfasun kaji da tea. Bayan zahra ta gama ci mashkhur fitar da plate d'in yayi sanan ya dawo ya zauna a kusa da zahra tare da miqa mata wata 'yar qaramar akwati. Murya a dashe zahra tace na waye? Naki ne mana my wife. Injiwa wa? ni na siyo miki da kai na gift d'in ki ne na first night sabida na same ki a cikakiyar mace, sabuwa fil nine na 6are ki daga lwda. Wata siririyar harara zahra ta watsawa mashkhur tare da qar6ar qaramar akwatin gift d'in a hanun mashkhur. A hankula zahra take bud'e a kwatin tana tinanin menene haka a ciki. Zahra tana bud'e akwatin taga wani haske ya daki idanuwan ta. Matsawa tai baya cikin mamaki tace yaya mashkhur meye haka wanan mai haske. Kafin mashkhur ya kai da bawa zahra amsa zahra cikin mamaki tace daemon yaya mashkhur?. Mu had'e a next page. [23/04, 7:38 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............. *page 127* Kafin mashkhur ya kai da bawa zahra amsa zahra cikin mamaki tace daemon yaya mashkhur?. Wow gaskiya yayi min kyau zahra ta qarasa maganar tana ciro sarqa daimoo d'in. Tana ciro wa ta fara qoqarin sawa a wuyan ta, haka zahra tai ta qoqarin sa sarqar daimoon d'in a wuyan ta amma ta kasa. Hannu mashkhur ya kai kan hannayan ta tare da cewa bari na taya ki sawa. Daga haka mashkhur ya sawa zahra sarqar yana binta da kallon qauna. Yana gama sa mata zahra tai murmushi tare da cewa yaya mashkhur kaga sarqan nan tayi min kyau ko. Shima mashkhur murmushi yayi sanan yace aaa my wife kin dai yi mata kyau zakice, ai ke kamar zinariya kike ko nace kinfi zinariyar ma, kin yiwa sarqan nan kyau over my wife. Wata siririyar dariya zahra ta saki tare da cewa hmmm ka fad'i gaskiya fa banda zaulaya yaya mashkhur. Haba my teady ba wata zaulaya ai iya gaskiya ta na gaya miki, ke me kyau ce sosai matata kafin a samu mai kyan ki ai sai an tona mashkhur ya qarasa maganar yana shafa fuskar zahra. Murmushi zahra tai tare da cewa to na gode sosai. Daga haka ta cire sarqar daga wuyan ta, sannan ta mayar da ita cikin qaramar box d'in, Ta had'a ta da zube da yari ta rufe. Sanan ta ajiye a gefe ta fara qoqarin miqewa, da sauri mashkhur yace ina zaki me kike buqata naje na d'auko miki?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ba abinda nake buqata kwanciya zanyi. Ok bari na d'auke ki ko goyaki zanyi ne? Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa zan kwanta da kai na. Haba my teady bafa naso ki ringa wahalar da kan ki, harara zahra ta watsa mai tare da cewa oh banda wahalar da ka bani jiya kuma, dan nayi tafi ai kad'an ne ni ka rabu dani bafa mantawa nai ba zahra ta qarasa maganar tana miqewa da kyar. Oh sannu my wife ai nayi tinanin kin yafe min kuma dan ALLAH ki fahimce ni kin san bazan miki da niya ba kuskure aka samu. Turo baki zahra tai sanan ta miqe ta wuce tabar mashkhur a wajan. Da kyar zahra ta iya qarasawa kan bed ta kwanta a hankula. Mashkhur shima biyo ta yayi yana qarasowa zama yayi a gefan zahra yana cewa sannu ko nai miki tausa ne?. Tab kai min tausa ko ka qara turmu sheni zahra ta fad'a hakan a zuci amma afili cewa tai aaa ban buqata yaya mashkhur ni burina kawai ka bani waje na wuta. Tom shikenan my wife naji yanzu mai yake damun ki har yanzu kina jin zafi ne?. Harara zahra ta watsa mai tare da cewa ina zanji zafi tinda ni ba mutum bace ni gaskiya ka tafi ka bani waje, zahra ta qarasa maganar kamar za tai koka. Haba my teady meye na tayar da hankali daga tambaya kawai to sorry, bari na lilla6a miki blanket sai na tafi na barki ki wuta. Ajiyar zuciya zahra ta sauke, mashkhur kuwa janyo saban blanket d'in da ya canza yayi ya fara lili6ewa zahra jiki da shi. Mashkhur har lokacin marmarin zahra yake ko kad'an shauqi da sha'awar zahra bai raguba sai ma qaruwar da yake, in banda tsimi ma da zahra ta sake tayar mai. Mashkhur yana gama rufe zahra, ya kashe globes d'in sanan ya fuce. Zahra haka tai ta tinani kala-kala jikin ta duk yayi mugun tsami da mutuwa,. Duk da aika-aikar da mashkhur yayiwa zahra amma ji tai son mashkhur yana sake nunkuwa a zuciyar ta fiye da dah. Har Allah-Allah zahra take ta saba da mashkhur dan tasan zasuji dad'in junan su, dan shima taga kamar dai yana da feeling kamar itama. Daga haka bacci mai nauyi yayi awan gaba da zahra. Zahra haka tai ta sheqar bacci, mashkhur kuma yana nan ido biyu cike da qaunar zahra. Haka ya sake dafawa zahra wani abinci kafin ta farka, sannan yayi saban wani wanka. Bayan mashkhur ya dawo daga sallah la'asar bedroom d'in zahra ya nufa domin ya tashe ta tayi sallah. A hankula mashkhur ya shiga bedroom d'in zahra sanan ya kunna globes d'in bedroom d'in. Bayan ya kunna ya qarasa gefan gado ya zauna a hankula. Mashkhur zubawa zahra idanuwan yayi yana qarewa fuskar ta kallo. Yama rasa ta ina zai fara tashin ta dan sam baya so ya katse mata baccin gajiyar da take. Mashkhur har lashe baki yake sabida yadda yaga shape d'in baki zahra kamar ya sha. Zahra kamar dai ance ta bud'e ido tana bud'ewa taga mashkhur baki a sake yana kallon ta. A zabure zahra ta miqe zaune tana mai da ajiyar zuciya. Haba wife meye kika wani tsora ta sai kace kinga abin tsoro. Cikin muryar bacci zahra tace eee ai kai ma abin tsoron ne. No teady ki dena fad'in hakan ni mijin ki ne fa. Lumshe ido zahra tai ta kawar da su gefe tare d'an sauke doguwar ajiyar zuciya. Mashkhur kuwa kallon zahra ya farayi tun daga fuska har izuwa qirji. Yana zuwa breast ido ya tsaya da idanuwan sa. A tashe suke breast dwauke duk suffar su a waje da yake riqar ba kauri kuma ba bireziya a jikin ta ga rigar ta kwanta sosai sabida baccin da zahra ta sha. Kafin kace kwabo hankalin mashkhur ya tashi jikin sa duk ya d'au rawa. Zahra kuwa da sauri ta gyara rigar ta tare da miqewa ta sauka daga bed d'in ta wuce toilet. Mashkhur kuwa jiki a mace ya miqe tare d fuce daga bedroom d'in zahra. zahra tana shiga toilet ta d'auro alwala sanan ta futo, lokacin data futo bataga mashkhur ba. Ba 6ata lokaci zahra ta shinfid'a dadduma ta d'auki hijab ta fara gabatar da sallah. Mashkhur kuwa yana fita daga bedroom d'in zahra ya shige nasa ya fara shiryawa a hanzarce. Bayan ya gama shirya cikin milk d'in shadda ya fesa turaran sa key d'in motar shi da waya shi ya d'auka ya zura a aljiwun riga sanan ya fuce daga bedroom d'in. Mashkhur dai ji yake gwara ya fuce daga gidan, sabida in dai zai cigaba da zama to fa ba abinda zai hana ya sake afkawa zahra. Direct mashkhur ya nufi bedroom d'in zahra, yana shiga ya tarar da ita tsaye ta bashi baya tana bud'e window. Sannu a hankula mashkhur ya qarasa wajan zahra tare dasa hannu biyu ya ruqo ugunta ta baya. Da sauri zahra ta juyo a tsora ce tare da cewa yaya mashkhur meye haka kuma?. Ba komai wife ki dena tsora na haka ba abinda kike tinani zanyi ba. Ajiyar zuciya zahra ta sauke da taga mashkhur ya shirya alamun zai fita. Nan da nan qamshin turaran mashkhur, ya sake dukan hancin zahra. Fita za kai? Zahra ta tambaye shi tana kafe shi da kyawawan idanuwan ta. Da sauri ta janye idon ta da sukayi 4 eyes sabida wata kunya da ta kama ta. eee fita zanyi shi yasa nazo muyi sallama. Ina zaka? Zahra ta fad'a tana d'an had'e rai. Am bafa dad'ewa zanyi ba yanzu zan dawo kawai dai zan fita ne. Aaa gaskiya yaya mashkhur ni ban yarda ba kawai sai ka fita ka barni ni d'aya a gidan shiru aa gaskiya ka zauna. Wani mayataccan kallo mashkhur ya fara bin zahra da shi ba tare da yace mata komai ba. Zahra ji tai kallo da qamshin turaran mashkhur ya kashe mata jiki, ga wani irin kyau daya qara yi mata. Amma sai ta kawar da kai gefe tare da cewa ni bana so kaje ko ina yau gaakiya ka zauna a gida muna tare, zahra ta qarasa maganar tana wucewa daga wajan. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa yarda kika ce haka zanyi my wife bari ba zauna nai ta kallon ki. Mashkhur ya qarasa maganar yana cire rigar shi. Bayan ya cire rigar shi ya sake cire singlet d'in sanan ya nufi kan gado. Zahra kuwa sake matsawa tai gefan gado dan yanzu tsoran mashkhur ya shige ta ba waii. Mashkhur yana qarasowa ya kwanta akan gadon yayi wani pilat yana kallon sama, ya ware hannnayan sa biyu. A hankula zahra da take gefe ta saci kallon mashkhur. Zahra gaban ta ne ya d'an fad'i ganin damtsan hanun mashkhur yayi jajir ya kunbura, ga shatin haqoran rud'u-rud'u ga kuma wani yakushi a lafiyayan qirjin mashkhur, wanan ko ba'a gayawa zahra ba tasan aikin tane. Zahra ji tai shauqin mashkhur ya kamata ta ko ina kamar dai ta kwanta a fafad'an qirjin mashkhur tai bacci. Zahra tana cikin tunanin nan taji muryar mashkhur yace my teady. Murya a shaqe zahra tace na'am? zo kiji wani abu mashkhur ya fad'a yana kallon zahra ta gefan ido. A hankula zahra tace to tare da fara matsowa a hankula. Zahra tana zuwa gefan mashkhur tace gani menene. Mashkhur shafa kyakyawar sumar kansa yayi tare da kallon zahra yace ina so ki sosai fa matata. Wani siririn murmushi ne ya tsinkewa zahra. Cikin siririyar voice mashkhur yace oh ke bazaki ce kina so na ba?. Haba my teady har yanzu baki fara so naba ko, a hankula zahra ta sunkuyar da bakin ta dai-dai kunan mashkhur tare da cewa I love you too my husband, ta qarasa maganar tana cizan kunan mashkhur a hankula. Mashkhur wata nutsuwa yaji ta rufe shi har zuciya, zahra tana qoqarin d'ago kan ta mashkhur yasa hannu ya janyo ta jikin sa. Zahra tana ji mashkhur ya janyo ta qirjin sa wata kyakyawar ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa yaya mashkhur meye haka. Oh tambaya kike to nima sai na rama cizon da kika yimin, lumshe ido zahra tai ta bud'e sanan tace aaa ba abinda zaka rama ai ni ya kamata na rama ma. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa ki rama me?. Zahra gyara kwanciyar ta tai akan girjin mashkhur cikin kunya tace ka manta kenan?. Eee na manta tunamin, zahra sake lumshe ido sai sabida qirjin mashkhur qashim turaran da yake gashi da ta kwanta a qirjin sai ta shiga wani yanayi mai wuyar fassaruwa. Shima mashkhur ba wai yafi zahra shiga wani hali amma yana jin dad'i kwanciyar zahra a qirji sa. A hankula zahra ta shafa wuyan mashkhur tare da sake lafewa a jikin sa. Mashkhur kuwa bayan zahra ya fara shafawa yana sauke ajiyae zuciya. Zahra tana son kisses da mashkhur amma tana tsoran kar daga nan ai irin ta jiya shi yasa ta lumshe ido tai shiru abin ta. Shima 6angaran mashkhur yana so ko iya kisses da matse breast d'in zahra ne yayi amma yasan zahra bazata amince ba. Yanzuma yana tsoran kan ta tashi daga qirjin sa dan yaji dad'in kwanciyar zahra a jikin sa sosai. Haka dai mashkhur yayi ta shafar bayan zahra kamar wata 'yar baby, zahra kuwa tana jin dad'in haka sosai. Sai wani lumshe idanuwa take tana sake lafewa a qirjin sa har bacci yayi awan gaba da su ita da mashkhur d'in. Hmm kwana biyu kunji ni shiru ko, to kuyi haquri bani da lokaci ne. Ina yi muku fatan alkhair. Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 typing.......... *page 128* Sai wani lumshe idanuwa take tana sake lafewa a qirjin sa har bacci yayi awan gaba da su ita da mashkhur d'in. haka zahra da mashkhur su kai ta sharar bacci har sai da la'asar tai. Sai wajan qarfe 4:05 suka farka. Zahra ce ta fara farka tana farkawa tai sauri ta miqe daga qirjin mashkhur, mashkhur kuma yana jin motsi zahra ta tashi daga qirjin sa shima ya farka. Miqewa mashkhur yayi ya zauna tare da kallon zahra yana cewa my wife mai kike buqata ne. Kawar da kai zahra gefe tai tare da girgiza kai alamun babu, ok bari naje nai alwala na tafi masallaci mashkhur ya qarasa maganar yana sauka daga kan bed d'in, yana sauka ya shige toilet ya d'aura alwala. Bayan ya futo inda ya ajiye rigar shi ya nufa ya dauki rigar shi da singlet d'in shi yasa sannan ya fuce daga bedroom d'in zuciya cike da kewa da soyayar zahra. Zahra mashkhur yana fita itama ta miqe ta shiga toilet ta kama ruwa sanan ta d'aura alwala. Tana gama d'aura alwala ta futo daga toilet d'in, tana futowa ta shinfid'a dadduma sanan ta zura hijab ta fara gabatar da sallah. Zahra bayan ta idar da sallah ta gama lazimi towel ta d'auka ta shige toilet domin ta sake gasa jikin ta kuma tai wanka. Zahra ta d'auki 20 minutes kafin ta futo d'aure da towel a qirjin ta. A hankula zahra ta qarasa kwaba ta d'ebo kayan ta marasa nauyi tasa sanan ta zauna akan merro ta fara shafawa jikin ta lotions. Bayan ta gama miqewa tai ta koma kan bed ta fara gyara bed sheert d'in damin ta koma ta kwanta dan har time d'in zahra batajin kwarin jikin ta. Zahra tana cikin gyara bed sheert d'in mashkhur ya shigo baki d'auke da sallama. Cikin dashashiyar murya zahra ta amsa, sanan ta cigaba da gyara bed sheert d'in. Mashkhur yana qarasowa yace no my teady ki dena wahalar da kan ki hakan ai da kin jira ni na dawo sai na gyara miki ya jikin naki?. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da zama a bakin bed d'in tace jiki na da dama dai. Shima mashkhur zama yayi a kusa da ita tare da cewa wayyo sorry wife har yanzu kinajin zafi kenan ko na kai ki hospital su duba min ke. Aa bana buqata zahra ta fad'a a taqaice, ki bari na kai ki mana su dubaki ko naji miki ciwo. Lallai yaya mashkhur ai bama ko bane kai kana tinanin baka illah tani ba kenan?. D'an zaro ido mashkhur yayi cikin tsoro ya dafe qirjin sa tare da cewa illah kuma teady na to taso muje hospital dan ALLAH. Aa nifa ba inda zani ka rabu dani in kuma ka takuramin yanzu ni sai ka kai ni gida. To ya haqura my teady amma ki bari na duba ki da kai na naga sosai na ji miki ciwan ko kad'an ne ?. Wani takaici da kunya ne suka had'ewa zahra, dan haka tama rasa mai zata cewa mashkhur shiru tai mai. Mashkhur ganin zahra tai shiru canza magana yayi da cewa my teady taso mu sauka qasa muci abinci ko na kawo miki nan ne. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa zan iya sauka. Tom shikenan ko na goyaki ne? Aaa bana so zahra ta fad'a cikin sanyayiyar murya. Hakane in na goyaki zan fama ki to bari na d'auke ki a hannu. Cikin jin kunya zahra ta noqe kafad'a tare da cewa haba yaya mashkhur karka takuramin ni nace ma zan iya zahra ta qarasa maganar cikin sigar shagwa6a. Ajiyar zuciya mashkhur yayi cike da soyaya yace tom shikenan my teady I love you so much. Taso mu tafi mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa tare da ruqo hanun zahra. A hankula zahra ta miqe sanan suka jera ita da mashkhur abin gwanin ban sha'awa. Haka zahra da mashkhur su kai ta sauka a hankula daga kan benan duk dan sabida zahra. Suna gama sauka suka nufi draining table domin cin abinci. suna qarasawa mashkhur ya jawa zahra kujera ta zauna sanan shima ya jawa kan sa ya zauna. Bayan mashkhur ya gama saving d'in su a baki ya fara bawa zahra yana bata yana zuba mata kalaman soyayyah masu dad'i. Bayan zahra da mashkhur sun gama cin abinci, fita garden d'in gidan sukai domin shan iska. Haka mashkhur yayi ta jan zahra da magana duk da kuwa ba ma'abocin surutu bane, burin shi kawai zahra ta dawo nml dan yanayin ta yana d'an tayar mai da hankalin. Zahra kuwa daga ee sai aaa take cewa sai kuma in ya bata nishad'i tai murmushi abin ta. Haka dai mashkhur da zahra akai ta fafatawa har zuwa magriba. Magriba tanayi mashkhur ya raka zahra suka koma sama sanan ya d'aura alwala ya wuce masallaci. Zahra tana idar da sallah magriba ta sawa d'akin ta key kar taje bata gama jinya ba daran yau mashkhur ya sake afka mata. 6angaran mashkhur yana dawowa ciki da zumud'i yana murd'a handel d'in qofar bedroom d'in zahra yaji gam sai da gaban sa ya fad'i. Amma bai yi knocking ba haka ya juya ya koma bedroom d'in shi dan yayiwa zahra uziri a tsorace take kuma gashi har yanzu bata warke ba. Haka mashkhur ya koma bedroom d'in shi cike da soyayar zahra da qaunar ta. After one week. Tofa mashkhur da zahra sun d'an shaqu da junan su a sati d'ayan nan amma sam zahra bata yarda ko da wasa mashkhur ya ta6a ta da zummar sex, ko romance basayi, dan tun ranar da sukai first night ita da mashkhur tofa bata sake d sun kwana a bedroom d'aya maba. Amma da rana suna shan hirar su sai suyi girki tare suci abinci tare su sha soyayya abun dai gwanin ban sha'awa haka dai har mashkhur ya koma wajan aiki. Yau kwana 8 kenan da first night d'in zahra da mashkhur kuma zahra ta warke fass ba abinda yake damun ta. Zahra tana kicin tana girki, tana girki tana tinani kala-kala haka lokaci taji wata muguwar sha'awa ta rufe ta fiye ma da dah can da bata ta6a sex ba. Haka dai zahra ta cigaba da daurewa har ta qarasa girkin bayan ta qarasa girkin a draining ta jera sanan ta haye sama. Direct bedroom d'in ta ta wuce ta shige toilet tai wanka sanan ta d'aura alwala ta futo dumin yin sallah isha'i. A hanzarce zahra ta d'auko doguwar riga wanda da kad'an ta wuce guiwar ta ko bireziya bata tsaya sawa ba bayan tasa rigar ta d'auko pants tasa sanan ta d'auki dadduma da dogwan hijab ta fara gabatar da sallah. Bayan zahra ta idar da sallah isha'i ta gama lazimi, kan bed ta koma tare da d'aukar wayar ta. Ilham ta fara kira suka gaisa, bayan ta gama da ilham ta kira yaya abdul shima suka gaisa, zahra tana qoqarin kiran ammi taji qarar bud'e get alamomi mashkhur ya dawo. Wata doguwar ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta ajiye wayar a gefe. Kafin kace kwabo shauqi da qaunar mashkhur sun cika zahra. Haka dai zahra tai tanunani tana jira shigowar mashkhur bedroom d'in ta, amma shiru har wajan rabin awa da dawowar shi bai shigo ba. Zahra madedecin mayafin ta d'auka ta yafa a kanta sanan ta zira takalmita ta fuce daga bedroom d'in. Tana fita ta sauka qasa domin tana tinanin ko a qasa mashkhur ya tsaya. Zahra haka ta sauka qasa ta qaraci neman ta bataga mashkhur ba, haka ta dawo sama ta nufi bedroom d'in mashkhur wanda take kyautata mai zato yana ciki. Zahra tana qarasawa qofar bedroom d'in ta murd'a handel d'in ta shiga baki d'auke da sallama. Kamar yada zahra tai tunani mashkhur yana cike ya baje a kan bed daga shi sai boxer ya baje kamar mara lafiya. Da kyar mashkhur ya iya amsa sallamar zahra ya miqe zauna jiki a mace. Jiki a sanyaye zahra ta qarasa kan bed d'in mashkhur ta zauna a kusa da shi tare da cewa yaya mashkhur ko baka da lafiya ne?. Ajiyar zuciya mashkhur yayi ido jajir kamar wanda yaci kuka yace lpy ta qalau my teady, amma shine da ka dawo baka zo waje na ba ka zarce bedroom d'in ka. Mashkhur zubawa zahra lumshashin idanuwansa yayi ba tare da yace mata komai ba. Haba yaya mashkhur meye haka duk ka canza lokaci guda, ko wani abun ne yake faruwa? No my wife ba abinda yake faruwa. Zahra kamar za tai kuka tace to ka gayamin mai yake damun ka pls. Ajiyar zuciya mashkhur yayi cikin siririyar voice yace ki dena takuramin akan sai kinji abinda yake damuna my wife. Wani irin kallo zahra tai wa mashkhur tare da cewa ni kake cewa haka yaya mashkhur kenan bazaka gayamin ba ko to sabida mai bazaka gayamin ba ni ba matar ka bace. Ee abinda yasa bazan gayamiki ba ko na gaya miki bazaki yimin maganin abinda yake damuna ba. To menene bazan iyayima ba yaya mashkhur sai dai yafi qarfi na. No my teady wlh bai fi qarfi ki ba kawai dai bazaki yimin bane, sabida ba sona kike ba. Hmm ni kuwa nake son ka yaya mashkhur inaga son da nakema ma baka yimin shi zahra ta fad'i hakan a zuciyar ta, a fili kuma cewa tai haba yaya mashkhur mai ya kawo zancan nan kuma nifa gaskiya karka sani nai kuka ko ka dena sona ne zahra ta qarasa maganar a shagwa6e ga wata irin muguwar sha'awar mashkhur da take damun ta. Oh sorry my real wife don't carrying i love my teady pls ki taimake ni wife kullum ina danne sha'awar ki gare ni amma yau na kasa jina nake kamar bani ba shi yasa kikaga yau banzo waje ki ba dana dawo sabida bazan iya jurewa ba my wife mashkhur ya qarasa maganar yana sauke ajiyar zuciya. Jim zahra tai dan ta rasa amsar da zata bawa mashkhur tana jin tsoro da kunyar amincewa mashkhur. Mashkhur kuwa zubawa zahra ido yayi yana jiran amsar ta ji yake kamar ya janyo ta jikin sa,. Kazo muje muci abinci, oh abinda na tambaye ki baki bani amsa ba kika min zancan abinci to ni ba abinci nake buqata ba matata nake buqata, sabida kin fiye min komai. Lankwashe murya zahra tai tare da cewa yaufa 8 days kenan ka bari na qarasa warkewa zuwa nan da 3 days. Wani kallo mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa kafin 3 days d'in ya cika kin illa tani my teady. Kai illah kuma lokutan baya da baka tare da ni baka illla taba sai yanzu kuma yaya mashkhur. Hmmm ai time d'in zan iya daurewa sabida baki d'an d'anamim zuma a baki ba. Kuma bakya kusa dani amma yanzu gaki fa ina ganin ki, wanan shi ake kira da ga qoshi ga kwanan yunwa. Oh ni dai yaya mashkhur mubar wanan zancan pls ka tashi muje muci abinci ni yunwa nake ji ka taso muje ko nai ma kuka. Ajiyar zuciya mashkhur ya sauke cikin da shashiyar murya yace it's okay yadda kike so haka za ai my wife tashi muje. Murmushi zahra tai tare da cewa yauwa my husband, kasa riga mana. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa ki barni haka,. haka dai zahra da mashkhur suka fuce suka sauka a qasa ko wanne su cike da sha'awar junan sa, musamman ma mashkhur da tashi sha'awar tayi worsted. Bayan sun gama sauka haka zahra ta zuba musu abinci. Daga ita har mashkhur d'in ci kawai suke amma sam ba abinci ne a gaban su ba. Daga qarshe dai mashkhur miqewa yayi ya haye sama zuciya cike da bege da jin haushin zahra. Mashkhur yana gama hawa sama ya wuce bedroom d'in shi, yana shiga direct toilet ya nufa yayi wanka sanan yayi brush ko zai samu wanan sha'awar ta ragu. Zahra itama tana ganin mashkhur ya haye sama rufe abinci tai, itama ta wuce sama ta shige bedroom d'in ta. Tana shiga ta wuce toilet tai brush sanan ta dawo kan bed ta kwanta. Zahra tana so sai chat amma ta kasa kawai tinanin mashkhur da tausayin sane ya lulu6e ta lokaci guda, ga sha'awar mashkhur da take ji tana rufe ido sai taga mashkhur ba riga. Tana marmari kwanciya a fafad'an qirjin sa, zahra ji tai gaba d'aya bazata iya jurewa ba dan haka miqewa tai ko gyalanta bata samu damar d'auka ba. Gashin nan nata masha ALLAH har kafad'a. A hanzarce zahra ta fuce daga bedroom d'in ta wufe bedroom d'in mashkhur. Tana zuwa ta murd'a handle d'in qofar ta shige. Light globe ne a kunne kawai, ba wani haske sosai mashkhur yana nad'e a blanket jiki yayi salam, zuciyar shi cike da begyan zahra. Mashkhur yana qoqarin tashi yaje wajan zahra yaji shigowar ta, shiru yayi domin yaji iya gudun ruwan zahra ko imanin tane ya motsa ta fiyo shi. Zahra tana qarasawa bed ta haye ta bud'e blanket d'in da mashkur yake kwance a ciki ta shige................ Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING......... *page 129* Kamar wata mage zahra ta kwanta a gefan hanun mashkhur, ta tayar da kanta a damtse hanunsa sanan ta rungumo cikin sa da hanun ta d'aya. 6angaran mashkhur da yake kwance plat, yana jin zahra tai mai hakan ya saki wata nannauyar ajiyar zuciya. A hankula mashkhur ya juyo ya fara faces d'in zahra, zahra kuwa lumshe ido tai kamar dai mai bacci. Cikin siririyar murya mashkhur yace yauwa my wife ALLAH yayi miki albarka, zahra cikin zuciyar ta cewa tai ameen. Sanan cikin siririyar murya tace nifa ba abinda kake tinani nazo kayi dani ba, kawai dai ji nai ina jin tsoro kamar dai motsi a d'aki na. Rugumo ta mashkhur yayi tare da cewa naji bshi kikazo yi ba ai nasan bazaki zo ba tinda bakya sona. Cikin siririyar murya zahra tace yaushe mukai hakan da kai?. Shiiiiii mu bar musun nan muyi aikin samun lada, mashkhur ya fad'a cikin silent voice. A hankula mashkhur ya fara shafa cikin zahra, lumshe ido zahra tai ta bud'e sakamakwan wani yar da taji a jikin ta. Yaya mashkhur me!!!!!! Kafin zahra ta kai da qarasa maganar taji mashkhur ya kama lips d'in ta. A hankula mashkhur ya fara shan kyaykyawan bakin zahra. Itama zahra ba tai qasa a guiwa ba wajan biyewa mashkhur dan abinda take buqata kenan. Bakajin sautin komai a bedroom d'in mashkhur sai mayataccan kisses d'in zahra da mashkhur. A gala baice mashkhur ya saki bakin zahra tare da yaye blanket d'in ya janyo zahra ya fara qoqarin cire mata riga. Baya zahra taja cikin matsanaciyar sha'awa tace aa yaya mashkhur kar kai min haka bana so. Wata uwar ajiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa ba abinda kike tinani zan miki ba kawai jikin ki zan ta6a mashkhur ya qarasa maganar yana fara cire mata rigar, zahra tana so ta hana mashkhur amma jikin ta sam ba kwari ya mutu, ko ita akace ta cire rigar bazata iya ba. Mashkhur yana gama cirewa zahra rigar, zahra tai sauri ta shige blanket sabida wata irin kunya data kamata. Mashkhur shima cikin zafin nama ya shige blanket d'in tare da janyo zahra jikin sa. Zahra duk tafi tasa hannu ta rufe breast d'in ta duk dan sabida mashkhur. Mashkhur kuwa bakin zahra ya kama ya cigaba da kissing d'in shi. Sabida ya lura zahra tana son kissing ta hakan ne zai iya yi mata dabara har ta saki breast d'in. Zahra kuwa tanajin mashkhur ya sake haukata ta da kissing bata son sanda ta saki breast d'in ta ba ta rungume shi sosai sanan itama ta fara bawa mashkhur reply d'in kiss d'in da yake mata. Mashkhur kuwa yana ganin hakan ya zira hanun sa tsakanin qirjin su shida zahra, ya kamo manya breast d'in ta ya fara latsawa. Zahra kuwa wata ajiyar zuciya ta saki ta sake bada himma wajan tsotsar le6an mashkhur. Haka mashkhur yayi ta lalatawa zahra breast sosai har sai da ya fara sawa ta fita daga hayyacin ta. Zahra da kanta ta saki le6an mashkhur sabida ta galai baita. Mashkhur kuwa zahra tana sakin bakin sa kamar jiya yake ya kifa kan zahra ya fara tsotsar breast d'in zahra. Qaramin nipples d'in zahra mashkhur ya fara wasa da shi da harshan sa. D'ayan nipples d'in nata kuwa ya fara murza shi da hannun sa, yana wasa da nipples d'in zahra suna qara girma da tauri duk da ba wani girma ne dasu ba. Zahra kuwa mashkhur ya gama haukata ta dan ba qaramin dad'in hakan da yake mata yake ba. Yana goga harshan sa zahra tana sakin wani siririn iwu da nunfashi, tare da sake banqaro mai qirjin ta iya qarfin ta. Ta qifa bakin ta akan sumar mashkhur sai ashhh ashhh take cewa. Haka mashkhur yayi ta wasa da breast da nipples d'in zahra har jikin su yayi sanyi, daga haka dai mashkhur ya zarce da sex da zahra. Yau dai zahra ba iwu da yake bata sha wahala kamar first night ba duk da taji zafi kad'an sanan kuma taji dad'in sex d'in sama-sama, shi yasa ma ba'aji bakin zahra ba, mashkhur kuwa sai uban san batu yake zubawa. Bayan zahra da mashkhur sun gama sex, mashkhur rungumo zahra yayi jikin sa, yama kasa magana sai ajiyar zuci yake saukewa, yana jin wata muguwar nutsuwa har kwakwalwar shi, haka dai bacci mai dad'i yayi awan gaba dasu musamman ma dai mashkhur. Asubayi. Kiran sallah fari mashkhur ya farka daga lafiyayyan bacci da yake, yana bud'e idanuwan ka ya sauka akan kyakyawar fuskar zahra tana ta sharar bacci. D'an yatsa sa mashkhur yasa ya fara wasa dashi akan le6an zahra, da kyar zahra ta iya bud'e ido tare da lashe lips d'in ta. Murmushi mashkhur ya saki cikin siririyar murya yace ba kisses zamuyi ba lokacin sallah yayi. Zahra wata kunya ce taji ta rufe ta da sauri ta rufe ido ba tare da tace komai ba. Gashi kan ta mashkhur ya fara shafawa tare da cewa tashi muje toilet muyi wanka. Girgiza kai zahra tai ido a rufe tace ai kai zaka fara. Rungumo ta mashkhur ya sake yi kamar bazai cikata ba cikin nice voice yace aa ni tare zamuyi wanka. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ni dai ka rabu dani ni wlh bazan yi tare da kai ba. Oh shikenan tinda bakyaso, amma in mukai next sex tare zamuyi wanka kafin nan kin qara sabawa koh?. Shiru zahra tai bata bawa mashkhur amsa ba, wani lafiyayan kiss mashkhur ya sakarwa zahra a gefan kuma tw sanan ya fara qoqarin futowa daga blanket d'in. Yana fitawa ya sauka daga kan bed d'in ya wuce toilet abinsa. Zahra kuwa gyara kwanci tai tare da sakin ajiyar zuciya ta sake shigewa blanket d'in. Mashkhur bai fi 15 minutes yayi ba ya futo daga toilet d'in, yana futowa a hanzarce ya fara shiryawa bayan ya gama, shiryawa bedroom d'in zahra ya wuce ya d'auko mata kayan ta, sanan ya kai mata ya wuce masallaci. Zahra kuwa mashkhur yana fita ta tashi a kasalance ta kunna globes d'in bedroom d'in, bayan ta kunna ta d'auki towel ta shige toilet. Bayan zahra ta gama wanka brush tai sanan ta d'aura alwala ta futo daga toilet d'in,. Tana futowa a hanzarce ta saka kayan ta da mashkhur ya d'auko mata sanan ta zira hijab ta shinfid'a dadduma ta fara gabatar da sallah. Bayan zahra ta idar da sallah ta gama lazimi, miqewa tai ta d'auko wani saban bed sheets d'in ta fara qoqarin shinfid'a shi a bed. Tana shinfid'a tana azkhair d'in safiya. Bayan ta gama shinfid'a bed sheets d'in hayewa tai ta shige cikin blanket. Lokacin da mashkhur ya dawo zahra har tai nisa abincin ta dan haka bai tashe ta ba shima kwanciya yayi kusa da ita suka koma saban wani baccin. Misalin qarfe 8:00 zahra ta farka, tana farkawa ta shige toilet bayan tayi fitsari ta futo daga toilet d'in. Fucewa tai tabar mashkhur yana ta sharar baccin sa da yake yau weekend ba zai fita ba. Zahra tana sauka daga sama ta wuce kicin ta fara qoqarin d'ora abinci. Zahra tana tsaka da had'a breakfast taji mashkhur ya shigo. Bata juyo ba bare tai mai maga tai shiru abinta, a hankula mashkhur ya qaraso inda zahra take ya ruqo ugunta ta baya tare da cewa good morning my teady. Murmushi zahra tai tare da cewa good morning too yaya mashkhur how are you?. Fine my wife how was your night?. Zahra shiru tai dan tasan da manufar da mashkhur ya tambaye ta daran jiya. Kusa da ita mashkhur ya dawo tare da cewa naji kinyi shiru, a taqaice zahra tace fine. Gyaran murya mashkhur yayi tare da kar6ar spoon d'in da zahra take juya pepper soup d'in yana cewa ya kikaji daran jiya yayi miki dad'i ko kuwa dai har yanzu. Kai yaya mashkhur bana son irin wanan tambayr pls ka bari. Murmushi mashkhur yayi tare da kallon zahra yana cewa to naji amma dai ki bani amsa ta,. Ta6e baki zahra tai tare da cewa aaa bai min dad'i ba ta qarasa maganar tana kallon mashkhur ta gefan ido. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa amma shine baki kwantsama uban iwu ba kin zuba min cizo kamar dai wancan karon. Hararar wasa zahra ta watsawa mashkhur tare da cewa uhmm ai duk nayi kai ne dai bakaji ba sabida ka tafi wata duniyar inaga alokacin da nai. Murmushi jin dad'i mashkhur yayi tare da cewa uhmm ai dama nasan kinji abinda akeji, tinda har kin gane ana tafiya wata duniyar in anayi, mashkhur ya qarasa maganar yana sakin wata siririyar dariya. Fizge spoon d'in miyar zahra tai tare da cewa ni bani cokalina sai miya ta ta qone. Oh yanzu bazaki gayamin mai kikaji ba, nima zan gaya miki fa mai nake ji. Wani siririn tsaki kunya zahra ta saki ba tare da komai ba. Oh wato dad'in har ya kai shine ma bazaki iya gayamin ba. Girgiza kai zahra tai tare da cewa haba yaya mashkhur nifa nace maka ba abinda nake ji. Aa ni gaskiya ban yarda ba ki gayamin gaskiya, aaa sai dai na yagama surutan da sanbatun da kakeyi su na haddace. D'an zaro ido mashkhur yayi tare da cewa oh ai duk jin dad'i ne yasani hakan hmmm shikenan dai to abar maganar, wani siririn murmushi zahra tai tana tuno irin sunbatun da mashkhur yayi jiya yayin da yake sex da ita. Kallon ta mashkhur yayi tare da cewa hmmm zahra ta kenan baki da dama ashe kina magana koh?. Oh da kasha ni kurma ce?, da sauri mashkhur ya canza maganar da cewa! nifa yunwa nake ji ki sauri ki gama girkin nan. Mashkhur dai ya canza maganar ne sabida zahra karta tino rayuwar da sukayi a russian da shima ita ya tuno shi yasa yayiwa zahra wanan tambayar. Bayan zahra ta gama girkin tare suka jera a draining ita da mashkhur. Bayan sun gama jerawa suka zauna suka fara ci, sunaci suna hirar su ta masoya duk da dai har time d'in zahra bata gama sakin jiki da mashkhur d'in ba tana d'an jin kunyar sa. Ranar dai haka zahra da mashkhur suka wuni a cikin gida suna soyewar su. Washe gari. Washe gari ilham da nana sun kawowa zahra ziyara, sun sha hira sosai kuma ilham ta tsokani zahra sosai,. Sanan tasha labari awajan zahra iri-iri har ilham ta farajin ta qagu auran ta da yaya ahmad yazo, duk da kuwa bai fi saura 2 months ba. Haka su ilham suka wuni a gidan zahra suna ta hira dan har sai da daddare sanan suka tafi. To tun daga ranar zahra da mashkhur a gado d'aya suke kwana rungume da junan su, amma dai zahra bata bawa mashkhur had'in kai wajan sex wai sai ta qara warke duk da kuwa ba abinda yake damun ta. Yau 5 days kenan raban zahra da mashkhur da yin sex na biyu. Zahra da take daga kwance a bed suna chat da Ilham, tanajin qarar zuge get ta miqe a hanzarce domin zuwa ta taro mijin ta mashkhur. Zahra tana gab da gama sauka daga matattakalar mashkhur ya bud'e qofar ya shigo. Yana shigowa idan sa ya sauka akan mallakin sa zahra tana saukowa daga step d'in bene jikin nan nata yana ta motsi mussamman ma mutanan mashkhur, wato breast d'in ta. Nan da nan wani kyakyawa murmushi ya su6ucewa mashkhur saka makwan tinawa da lokutan da yake cewa zahra mai tafiyar 'yan isaka ashe dai abun ba haka yake ba, kawai time d'in zafin kishi ne, amma yanzu wani irin dad'i yake ji in yaga tana tafiyar. Zahra tana gama saukowa mashkhur yace my teady tsaya a nan. Tsayawa zahra tai cikin mamaki tace yaya mashkhur menene?, cikin wata shagalaliyar voice mashkhur yace pls my wife go back and gome again. Cikin mamaki zahra tace na koma baya kuma na dawo because of what yaya mashkhur?. Zan gaya miki amma ki koma sanan ki sake saukowa daga benan. Gyad'a kai zahra tare dace da cewa it's okay, sanan ta fara koma daga kan kyakyawan step d'in benan. Mashkhur zubawa zahra ido yayi yana kallon yanda madedetan bonbons d'in take suke juyawa. Haka mashkhur yayi ta bin zahra da kallo har ta koma kan benan sanan ta jiyo. Nan ma breast d'in nan nata sai girgizawa suke,. Haka dai zahra ta qarasa sakowa, mashkhur tun kafin ta qaraso ya bud'e mata hannnayan sa biyu alamun hugg. Cikin shagwa6a zahra ta fad'a jikin mashkhur tare da cewa oyoyo my husband nayi missing d'in ka sosai. Shima mashkhur rungumo ta yayi tare da cewa missing you too my wife. Zahra kwanciya tai a qirjin mashkhur, sanan tace uhmm sabida mai kace na koma?. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa sabida kinyi min kyau sosai tafiyar ta birge ni, murmushi zahra tai ta suka sake rungume junan su. Zahra da mashkhur sun d'au 5 minutes rungume da junan su kafin su rabu. Suna sakin junan su zahra tace! sannu da zuwa yaya mashkhur da fatan ka dawo lafiya?, yauwa teadyna na dawo lafiya qalau, mashkhur ya qarasa maganar yana lumshe ido. Hanun zahra mashkhur ya ruqo tare da cewa to zo mu hau saman gskiya yau fa na gaji sosai zaki min tausa dai koh?. Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............ *page 130* Hanun zahra mashkhur ya ruqo tare da cewa to mu hau saman gskiya yau fa na gaji sosai zaki min tausa dai koh?. Kallon mashkhur zahra tai tare da sakar mai wani qasaitaccan murmushi ba tare da tace komai ba. Haka mashkhur yaja hanun zahra har suka hau sama suka qarasa bedroom d'in shi. Yana shiga ya saki hanun zahra tare da cewa nifa yau ke zaki bani abinci a baki sabida na gaji. Zama zahra tai a kusa da mashkhur da yake cire takalmin sanan tace yau ina kaje haka?. Hmm kinga ban dawo da wuri ba ko wajan ahmad nace fa,. Aa ko dai wajan budurwa ka kace zance. D'an zaro ido mashkhur yayi cikin mamaki yace hmm waya gaya miki inada da budurwa ai ni ban ta6a budurwa ba a duniya kuma bazan ta6a ba. Zahra shiru tai tana so tace mai zee amma ta kasa. Hmmm nasan tinanin wa kikeyi ita ba budurwa ta bace ba, ni ban ta6a san taba ko na one minutes. Mashkhur ya fad'a yana bin zahra da ido, zahra kuwa jinjina kai tai ba tare da tace komai ba. Wai ni ina da kamar ki ma wajan wa zanje zance mashkhur ya qarasa maganar yana shafa gefan fuska zahra. Murmushi zahra tai tare da cewa tom shikenan naji yanzu dai kazo muje muci abinci,. Ki bari nai wanka mana?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa kazo muci yanzu kawai, in ka gama ci sai kai wanka,. Tom shikenan teadyna yarda kikace haka Za'a yi bari na cire riga mashkhur ya qarasa maganar yana cire rigar sa daga zauna. Bayan mashkhur ya gama cire rigar sa miqewa yayi tare da kamo hanun zahra suka fuce abinsu. Suna qarasawa zahra ta jawa mashkhur kujera ya zauna sanan itama ta zauna a kujerar kusa da shi ta fara saving d'in su. A plate d'in zahra ta zuba musu abinci suka fara ci hankali kwance. Sunaci mashkhur yana bin zahra da idanuwan nan nasa kamar zai cinye ta. Zahra kuwa ta sunkuyar da kan ta tana tunanin abuba kala-kala. Bayan sun gama cin abinci tare suka qara jerawa sukai suka haye sama. Suna qarasa hawa zahra ta juya zata nufi hanyar bedroom d'in ta. Da sauri mashkhur ya ruqo hanun ta tare da cewa teady ina zaki kibar ni kuma ke da zaki min tausa. Cikin daddad'ar murya zahra tace, ka bari zan dawo wanka zanje nayi. To nima ai wanka zanyi kizo muje muyi a tare, mashkhur ya fad'a yana bin zahra da wani mayataccan kallo. Noqe kafad'a zahra tai tare da fizge hanun ta tana cewa aa bazan iya ba kowa yayi nashi daban. Haba teadyna kizo muje muyi tare lada fa zamu samu, girgiza kai zahra tai tare da juyaws ta wuce tana cewa zan dawo in naga. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa to shikenan ki sauri dai kizo kimin tausa, daga haka shima mashkhur ya wuce bedroom d'in shi domin yin wanka. Itama zahra tana komawa bedroom d'inta, ta shige toilet tai wanka sanan tai brush ta futo girji d'aura da towel. Bayan ta gama goge jikin ta wani saban towel d'in ta d'aura sanan ta zauna akan merro chair tana taje gashin kanta. Zahra ta d'au 30 minutes a mudubi tana gyara kanta duk dai dan ta jawa mashkhur class, duk da itama tana so taje wajan nasa dan yanzu ta saba da kwanciya a jikin sa. Miqewa zahra tai ta d'auko humurorin ta masu sanyin qamshi ta fara shafawa sama-sama a ilahirin saqunin jikin ta. Bayan zahra ta gama shafa humura d'in miqewa tai ta nufi wardrobe domin d'ebo kayan da zata sa. Zahra tana cikin binciko kayan ta taji an murd'a handel d'in qofar an shigo. Kai yaya mashkhur kai dai ka cika naci sai kace wanda zan gudu zahra ta fad'a a zuciyar ta. Zahra kafin ta kai da fara sa kayan nata taji mashkhur ya ruqo ungunta ta baya. Yaya mashkhur ka cika ni nasa kayana mana. Wani dogwan nunfashi mashkhur yaja tare da cewa aaa kima bar kayan ki karki wahalar da su, dan ko kinsa sai na cire, tin dazu kin shanya ni ina ta jiran ki koh?. Aa yaya mashkhur ba shanya ka fa nai ba gashina nake tajewa. Mashkhur hancin sa ya tura a tsakiyar gashin zahra tare da cewa hmmm na gani yayi kyau wanan kwalliyar dai duk ni akayiwa ko?. Girgiza kai zahra tai tana kwace jikin ta daga ruqan da mashkhur yayi mata tare da cewa aa ni ba kai nayiwa ba kai na nayiwa. Murmushi qauna mashkhur ya sakarwa zahra sanan yace kin ta6ajin mutum yayiwa kan sa kwalliya ki bari kiga ai ni zan 6ata yanzu mashkhur ya qarasa maganar yana janyo zahra jikin sa. Dama daga shi sai gajeran wandan sa. Zahra da sauri ta riqe towel d'in ta da yake shirin kwancewa. Sakin ta mashkhur yayi tare da ruqo hanin ta yana cewa yanzu dai kimin tausa nace miki fa na gaji. Ya qarasa maganar yana kashe globes d'in bedroom masu haske. Nan da nan haske light ya bayyana a bedroom d'in, zahra kuwa cewa tai aa ka bari naje nasa kaya. Aa ni nace miki kibar kayan nan mashkhur ya qarasa maganar yana fizge towel d'in jikin zahra. Da sauri zahra tasa hannu ta rufe qirjin ta duk da kuwa ba wani haske sosai a bedroom d'in amma hakan bazai hana suga junan su ba. Ruqota mashkhur yayi suka fad'a kan bed sanan yace meye na rufe min twins d'in na da hannu ki bari na gana da twins d'ina kin san dai mun dad'e bamu had'u ba ko. Zahra a zuciyar ta cewa tai lallai ma yaya mashkhur breast d'in nawa ne twins d'in ka, a fili kuma cewa tai pls yaya mashkhur ka sake ni menene haka?. Ke teadyna yaushe zaki saki jikin ki dani ne nifa mallakin ki ne kema mallakina ce ke da komai na jikin ki, dan ALLAH ki dena yimin iya ka da jikin ki, nasan dai kina jin kunya zaki dena ji ne yau-yau d'in nan mashkhur ya qarasa maganar yana rungumo zahra da take saman sa a kwance.. A hankula mashkhur ya fara shafa bonbon d'in zahra, haka ya ringa bi yana shafawa har zuwa ugun ta da bayan ta. Zahra kuwa ba jira ta lalibi lips d'in mashkhur ta fara shan sa a nitse, shima mashkhur a hanzarce ya kama le6an zahra data tusa mai a baki ya fara tsotsa a yunwa ce. Haka dai zahra da mashkhur su kai ta romance d'in su. Kamar yarda suka saka saba in zasuyi sex ko nace ma na yau yafi na kullum, dan mashkhur yau har d'uran spam yayiwa zahra. Daga haka dai suka zarce da sex, yau dai sex d'in mashkhur da zahra yayi dad'i ba wai, zahra itama taji mugun dad'i sex nesa ba kusa ba. Dan har sanbatu zahra ta d'inga yi, haka dai zahra da mashkhur suka cika bedroom d'in da sambatun dad'i, zahra da mashkhur an dad'e ana abu d'aya. Zahra ko kad'an bataji zafi ba dan har dad'i ya rud'ata tana yiwa mashkhur magiya akan karfa ya dena. Bayan mashkhur da zahra ko wanan su ya gamsu sosai sakin junan su suka, sanan suka rungume junan su a cikin blanket yau dai ba iya mashkhur ne ya qanqame zahra ba bayan gama sex itama ta qanqame yaya mashkhur suna sauke ajiyae zuciya. ASUBAYI. Kiran sallah asuba fari zahra da mashkhur suka farka daga baccin da suke mai dad'i. Suna had'a ido suka sakarwa junan su wani kyakyawan murmushi mai cike da nunawa junan su qauna. My teadyna nayi farin ciki da daran jiya sosai burina ya cika, tinda na tabbatar kin farajin dad'in tarraya dani yanzu burina d'aya a duniya ki fara so na. Ajiyar zahra zahra tai cikin kasalaliyar murya tace yaya mashkhur. Kallon ta mashkhur yayi tare da cewa na'am zahra ta, shigewa jikin sa zahra ta sakeyi tare da cewa dan ALLAH ka dena tinanin bana son ka wlh ina son ka sosai. Hmmm my teady na gode da karar da kika yimin amma nasan bakya yimim son aure kawai dai son d'an uwan ki kike min. Yaya mashkhur wlh ina son ka, da bana son ka ba abinda zai sani na cigaba da zama da kai a matsayin mijina. Ko lokacin dana koma gidan mu bayan kazo sau biyu a lokacin na gane ina mutuqar qaunar ka sabida har kasa bacci nake akan son ka, wlh wlh yaya mashkhur ina qaunar ka sosai fiye da yarda baka tazo. Cikin farin ciki mashkhur yace da gaske zahra kina so na ba abdul kike so ba. Yaya mashkhur ina son ka mana,. Ni ba ta6a yiwa yaya abdul son aure ba amma dai ina jin sa a jinin jikina na d'auke shin a matsayin mai daraja har yau qaunar yaya abdul bazata ta6a fita daga rai na ba har a bada. Amma dai son aure da zaman tare da shaquwa kad'ai nakewa yaya abdul, yaya abdul in yayi kwalliya bai ta6a birge ni ba kuma ban ta6a ganin kyansa ko naji sha'awar shi ba. Amma kai in kai kwalliya kana birge ni sosai tun a russian sanan kuma koya muka had'a jiki da kai inajin feeling, sanan kuma kana birge ni sosai, kuma ina ganin kyan ka yaya mashkhur. Cikin farin ciki mashkhur yace alhamdulilah ALLAH na godema wlh ALLAH ya gama yimin komai a halin yanzu, zahra tinda kika ce kina sona quncin rayuwa ta ya kau alhamdulilah, zahra ina qaunar ki ina son ki ina begen ki bazan ta6a gajiya ko rabuwa da ke ba a duniyar nan. Sabida ke rayuwata ce kuma jinin jiki na duk kin mamaye zuciya ta zahra ina matuqar qaunar ki zahra har abada bazan dai na son ki ba. Murmushi zahra tai tare da sa hannu ta rufewa yaya mashkhur baki cikin jin dad'i zahra tace yaya mashkhur kai shiru haka nan ka tashi kaje kai wanka kar lokacin sallah ya qure. A jiyar zuciya mashkhur ya sauke tare da cewa dama na gaya miki ko. Kar kice kin manta ranar nan nace miki next sex in mu kai tare zamuyi wanka koh?. Zaro ido zahra tai tare da cewa aaa kowa yayi nasa daban yaya mashkhur ka bari bazan iya ba. Zaki iya mana teadyna ki taso muje muyi wanka tare na qarasa ganin abinda ban gani a cikin ki ba kema ki haddace surar mijin ki. Rufe ido zahra tare da cewa aaa gaskiya ni bazan iya ba yaya mashkhur, nifa kunya nake ji. Hmmm kunyar mai kike ji, cikin siririyar murya zahra tace har yau fa ni a yaya mashkhur nake d'aukar ka ba'a mijina ba ina maka kallon yaya na kuma dodo na. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa aa yaunzu ki ringa yimin kallon mijin ki kuma abokin ki ya qarasa maganar yana cire blanket d'in da suka lulu6a da shi. Yana cirewa ya miqe zaune, zahra kuwa qudindine jikin ta waje guda tai. Miqewa mashkhur yayi tare da d'aukar zahra a hannu kamar dai wata baby. Wani siririn iwu kunya zahra ta saki tare da cewa pls yaya mashkhur ka sauke ni bana so. Aaa naqi d'in yau tare zamuyi wanka fa, cikin jin kunya zahra tace naji zamuyi tare amma ka sauke ni na tafi da qafafuwa na. Tom shikenan teadyna mashkhur ya qarasa maganar yana sauke zahra a qasa. Da sauri zahra ta tafi bayan mashkhur ta 6oye tanajin kunya sosai. Tsugunawa qasa mashkhur yayi tare da cewa hau na goyaki a baya. Aaa bana so zahra ta fad'a tana noqe kafad'a kamar dai mashkhur yana kallon ta. Ki hau nace, dan ALLAH ka rabu dani kana ganin ko kaya babu a jiki na. Cikin daddad'ar voice mashkhur yace to nima ai babu kayan a jiki na kawai ki hau. Aa ni gaskiya bazan iya ba zahra ta qarasa maganar a shagwa6e. In muka jera zan ta kallon ki ne amma yanzu in kikq hau baya na na goyaki kinga bazan kalle ki ba kuma, in muka shiga toilet zan kashe globes a cikin duwu zamuyi wanka. Da sauri zahra tace da gaske? Murmushi qeta mashkhur yayi tare da cewa ee mana da gaske nake. Da sauri zahra ta sunkuya ta haye bayan mashkhur tare da cewa tom shikenan muje. Lumshe ido mashkhur yayi dayaji zahra a bayan sa ba 6ata lokaci ya miqe ya nufo wardrobe ya d'auko musu towel guda biyu sanan suka wuce toilet. Suna shiga mashkhur ya kullo qofar sanan ya saqale towel d'in tare da cewa sauka to, aa ni bazan sauka ba sai ka kashe globes d'in toilet d'in kamar yarda kai min alqawari. Hmmm su zahra da mashkhur fa an shiga hannu, to ALLAH ya baku zaman lafiya. Saura 10 page na gama littafin ADALILINTA in sha ALLAH, daga shi bazan qara ba dan nima na gaji ku shirya mun kusan kammala littafin ADALILINTA ta.💃💃💃💃💃 Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............. *page 131* Suna shiga mashkhur ya kullo qofar sanan ya saqale towel d'in tare da cewa sauka to, aa ni bazan sauka ba sai ka kashe globes d'in toilet d'in kamar yarda kai min alqawari. Wani shu'umun murmushi mashkhur ya saki mai cike da fassarori iri-iri, ba musu mashkhur ya qarasa wajan globe d'in toilet d'in ya kashe, kafin kace uffan duwo ya qarad'e toilet d'in. Har qasa mashkhur ya tsuguna sannan yacewa zahra to sauka. Ba musu zahra ta sauka tare da miqewa tsaye, zahra tana sauka mashkhur ya miqe tare da kunna globe d'in toilet d'in. Ai kuwa nan da nan haske ya bayya tar dan ko allura ce ta fad'i qasa sai ka ganta sabida tsabar haske. Da sauri zahra taja baya tare da saurin tsuguna ta kifa kanta a guiwoyin qafafuwan ta. Da sauri mashkhur ya qaraso wajan zahra tare da d'ago ta tsaye. Kafin dai kace mai kunya ta rufe zahra cikin kunya tace haba yaya mashkhur alqawari fa kayi min. Eee ai na cika tinda har na kashe globe d'in da farko qara kunnawa nai fa. Mashkhur ya qarasa maganar yana zubawa zahra ido, wayyo my teady kice dai banga komai ba dama haka twins d'in nawa suke. da sauri zahra tasa hannayan ta duka biyun ta rufe qirjin ta. Murmushi mashkhur yayi tare da mai da kallon sa kan HQ d'in zahra. Nan da nan zahra dai ta sake rud'ewa dan tama rasa yadda zatai ta suturta jikin nata dan kar mashkhur ya gani. Haka mashkhur yayi ta bin zahra tana matsawa da baya har suka qurewa bango a toilet d'in. Juyawa mashkhur yayi ya tara musu ruwa mai d'imi a jakuzi sanan ya d'auki zahra a hannu suka shige ciki. zama sukai sosai a ciki suna faces d'in junan su. Hannu mashkhur yasa ya zanyewa zahra hannuyan ta da take rufe qirjin ta. Sanan ya rungume ta jikin sa, ya fara shafa bayan ta, haka ya ringa bin bayan zahra da ilahirin jikin ta yana shafawa cikin shauqi. Daga haka dai har suka had'e baki suka fara hote kiss abinsu, suna kisses mashkhur yana lalatsewa zahra breast, zahra itama tana shafa qirjin mashkhur har zuwa cikin sa. Mashkhur da zahra inaga ma dai sam sun manta wanka sukazo toilet domin suyi sallah. Dan sun shagala sosai mashkhur ya bada himma wajan sha da wasa da breast d'in zahra. In takai ce muku zance dai zahra da mashkhur sai da sukayi wani saban sex d'in a toilet, kamar dai wanda sukai mugun sabawa da sex. Zahra da mashkhur shed'an ya shiga tsakani dan har sun mantama wanka sallah asubayi sukazo yi toilet bakaji sautin komai sai nishin su da yake tashi a ciki toilet. Kai zahra da mashkhur su da sunsha sha'anin sun a toilet bayan sun gama sun dawo hayyacin su a hanzarce sukai wanka tsarki, sanan sukai wanka su a tare, bayan sun gama suka futo ko wanan su d'aure da towel kuma a saqale da junan su. Zahra da mashkhur su da suka shiga toilet tun qarfe biyar saura basu suka fito ba sai shida da minti biyar. A taqaice dai zahra da mashkhur tare sukai sallah su sabida lokacin ma an idar da sallah asubayi, daga haka suka koma bedroom d'in mashkhur akasalance suka haye kan bed. A hankula mashkhur ya rugumo zahra tare da cewa teadyna ina qaunar ki sosai. Lumshe ido zahra tai itama ta rungumo mashkhur d'in tare da cewa nima ina qaunar ka yaya mashkhur. Hmmm zahra ta ko baki qoshi bane? Cikin kasalaliyar murya zahra tace ni bana jin kunya. Kamar rad'a mashkhur yace ba kucin abinci ba ina nufin ko baki qoshi bane dani yanzu mu cigaba da sex d'in?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aaa ka bari haka nan ni bacci nake ji. Tom shikenan amma dai gobe zamu sakeyi koh babyna? Mashkhur ya qarasa maganar yana goga lips d'in shi a bakin zahra. A kasalance zahra ta d'ago kai alamun ee, yauwa babyna I love you mashkhur ya qarasa maganar yana kama bakin zahra ya fara tsotsa, lumshi ido zahra tai itama ta kama bakin mashkhur d'in suka cigaba da tsotsar bakunan junan su kamar sun samu sweet mai dad'i. Ba dad'ewa wani kyakyawan bacci mai dad'i gaske ya kwashe zahra da mashkhur. Tofa zahra da mashkhur basu suka farka ba sai qarfe goma na safe. Zahra ce ta fara bud'e idanuwan ta tana bud'ewa fuskarta ta sauka akan kyakyawar fuska mijin ta mashkhur. Ga bakunan nan nasu har time d'in saqale da juna basu cika ba. A hankula zahra ta d'an ciji le6an mashkhur da yake bakin ta,. Mashkhur kuwa a hankula ya fara bod'e idanuwan sa yana bud'ewa sukai 4 eyes da zahra. A hankula mashkhur ya fara qoqarin zare bakin sa daga na zahra, zahra kuwa sake riqe bakin nasa tai gab. Murmushi mashkhur yayi tare da zubawa zahra ido suna kallon-kallo ko qiftawa basayi, sun d'auki 5 minutes a haka sanan zahra ta fara qoqarin sakin bakin mashkhur. Shima mashkhur da sauri ya riqe bakin zahra tare da girgiza kai alamun bai gaji ba. Haka suka cigaba da kallon junan su na tasawa wasu sababbin munti biyar d'in. Sanan mashkhur ya saki baki zahra itama ta saki nasa. Good morning my wife? Good morning too yaya mashkhur how are you?. Haba my wife nifa nace miki bana so. Cikin mamaki zahra taje baka son me?. Hmmm bana son ki ringa cemin yaya mashkhur d'in nan nifa mijin ki ne gaskiya ya ki canza suna. Jim zahra tai tare da cewa to ai ni na saba da cema hakan. To gaskiya ki dena bana so pls my wife. Murmushi zahra tai tare da cewa shikenan na dena. To mai zaki ringa cemin?. Murmushi zahra tai tare da cewa ka bari zan gaya ma amma ba yanzu ba. Oh sai yaushe kenan? hmmm sai na tashi kiran ka next, lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e sanan yace tom shikenan tashi mu shiga kicin mu had'a breakfast d'in mu tare. Oh yau ba zaka je office bane?. mai zanyi a office bayan ina da ke a gida ai kece kika sa na makara ma. Girgiza kai zahra tai tare da cewa no ba ruwana kai ka jawo hakan. Ee naji ni na jawo amma ai ke kika sa na jawo hakan. No ni ba ruwana zahra ta fad'a a shagwa6e, hmm da ruwan ki mana. To taya ya zama da ruwana, murmushi mashkhur yayi sanan cikin siririyar murya yace hmm kayan dad'in kine suka sa nai letti. Zaro ido zahra tai tare da sauri miqewa zaune tace hmmm aa ni bani da wasu kayan dad'i a jikina. Shima mashkhur miqewa yayi zauna tare da cewa wlh da akwai mana sosai a jikin ki harda zuma fa, ni sha'awar shan sumar ma nake zo ki bud'e min qafa na lashe. Zaro ido zahra tai a zuciyar ta tana cewa oh yanzu ruwan ni imar shine zumar yaya mashkhur wai ban ta6a tinanin yaya mashkhur haka yake ba. Afili kuma fulo ta cillawa mashkhur a fuska tare da miqewa da sauri za kama hanyar ficewa daga bedroom d'in. Shima mashkhur miqewa yayi yana dariya tare da cewa zo kiji mana ai ban gama bayanin ba, a kuje zahra ta fuce shima mashkhur yabi bayan ta da gudu. Zahra tana gab da taka step d'in benan mashkhur ya ruqota ta baya tare da cewa meye na guduwa kuma my teady. Hmmm ni ka rabu dani ka sake ni kawai, murmushi mashkhur yayi tare da cewa tom shikenan muje ko na goya ki ne?. Girgiza kai zahra tai alamun aa ruqo hanun ta mashkhur yayi sanan yace ok zo muje kicin d'in. Haka zahra da mashkhur suka jera zuciyoyi cike da qaunar junan su suka wuce kicin. Suna shiga suka d'ebo dankalin turawa sanan suka zauna akan draining d'in kicin suka fara ferayewa kowa da wuqar sa. Suna cikin fereye dankalin mashkhur ya kalli zahra tare da cewa my wife, d'agowa zahra tai tare da d'an murgud'awa mashkhur baki tana cewa karfa ka takuramin ni. Hmm kinsan mai na tina kuwa? Girgiza kai zahra tai sanan tace sai ka fad'a. Tukunna dai bari na tambaye ki ya kikaji daran jiya kuwa?. Wani siririn murmushi ne ya su6ucewa zahra sanan tace hmm banji komai ba ni. Kai lallai ma 'yar nan kina nufin bakiji dad'in sex d'in ba kenan wanan qarya kike min kawai kice min so kike a qara ba sai kin biyo ta wanan hanyar ba?. Harara zahra tai tare da cewa hmm sai kuma kayi ni har yanzu baka jiyar dani dad'i ba kullum wahala nake sha zahra ta qarasa maganar tana mazewa kamar da gaske. Wani kallo mashkhur ya watsawa zahra sanan ya lankwasa muryar sa kamar yarda zahra take magana yace! Wayyo yaya mashkhur dan ALLAH karka bari mu kwana a haka wayyo ashhhhhhhh. Da sauri zahra ta yar da wuqar hanun ta cikin jin kunya tasa hannu ta rufe fuskar ta dan tabbas tasan kad'an daga cikin sambatun da zata iya tinawa jiya tayiwa mashkhur lokacin da suke sex sabida tsabar dad'i. Dariya mashkhur yayi tare da cewa hmm duk wanan sambatum azabar ne koh?. Nan ma zahra ji tai kunya ra rufe ta ko ta ina da zata iya yiwa mashkhur abinda yayi mata to itama da ta rama da irin sambatun da yayi mata jiya waja sex amma dai kunya bazata barta ba. Zaki bud'e fuskar tafi ko kuma sai na qarasa fad'ar ragowar?. Da sauri zahra ta bud'e fuska cikin jin kunya tace dan ALLAH ka bari. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa ai ke kika jaza na tina miki haka fa kikace bakijo dad'i ba. Dan had'e rai zahra tai sanan ta d'auki wuqarta ta cigaba da feraye dankalig. Oh teadyna ni zaki had'ewa rai koh? Hmmm tom shikenan bari na qarasa fad'ar ragowar sai ki had'e rai mai wujja. Kamar zahra zatai kuka tace haba yaya mashkhur meye haka,. Cikin daddad'ar voice shima mashkhur yace haba my wife son ki ne ya jawo hakan. Hmmm yaya mashkhur kana bani mamaki da kunya sosai tinda nake a rayuwa ta ban ta6a tinanin zakai abu makamanci haka ba. Cikin mamaki mashkhur yace kamar ya mai kima mayar dani da. Hmm wlh yaya mashkhur da ina tinanin ko yatsa aka sama a baki bazaka tauna ba shiru-shiru da kai. Wani shi'umun murmushi mashkhur ya saki tare da cewa ee ai da tin da kin samin yatsan sai na taune shi tasss. Hmmn ai nasani yaya mashkhur ni da mugunta na san ka bada iskanci ba wlh. Wani gajeran murmushi mashkhur ya saki, Sanan yace aa ni ki dena yimin kallon d'an iska fa ai bana yiwa wata haka ke ka d'ai nakewa kinga ke matata ce, sone ya jawo haka wanan ba iskanci nake miki ba lada ne fa muke samu ko bakya so mu raya sunnar ma'aiki, kuma kin san dai da banayi miki hakan a russian sai yanzu dana fara son ki, mashkhur ya qarasa maganar yana kashewa zahra ido d'aya. Hararar shi zahra tai tare da cewa hmmm zancan yaushe ba russian ka fara lalatani ba. Dariya mara sauti mashkhur yayi sanan yace ee ai kinga a lokacin kin gama nuna sosai kuma na fara son ki. Lallai kai har ka san mace ta gama nuna koh? Aa ni ban saniba ba duk zama dake baki ta6a bani sha'awa ba sai a lokacin da mukayi 6arin lemo mashkhur ya qarasa maganar yana sakin murmushi. Oh ashe kalle ni ka gama yi kenan lallai dole ka ritsani a d'aki. Hmm tsautsayi da raban zan sha dad'i ne ido na ya kai twins d'in na sun jiqe jagab da ruwan lemo. Hmmm ni ai gwara da tinda baka had'u da suba sai daga qarshe da tina ka illah tani kenan?. Hmm ai ko na gani time d'in qiyayya ba zata barni na gani ba, amma bayan na gama yi miki jinya kin walahar da d'an mutane lokacin ne na qara jikin a cikin zuciya ta. Yaya mashkhur kenan amma dai nasan baka da surutu taya akai kake cika ni da surutu to. Hmmm waje na samu kuma har yanzu bana son yawan magana da hayaniya amma in muna tare hmmmm bana iya control d'in kai na ina son ki zahra wlh kice farin cikina kuma hasken rayuwa ta bazan iya rayuwa babu ke ba matata I love you.............. Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............ *page 132* Hmmm waje na samu kuma har yanzu bana son yawan magana da hayaniya amma in muna tare hmmmm bana iya control d'in kai na ina son ki zahra wlh kice farin cikina kuma hasken rayuwa ta bazan iya rayuwa babu ke ba matata I love you.............. Murmushi zahra tai tare da cewa love you too my husband. Hanun zahra mashkhur ya riqe tare da cewa zahra kimin alqawari bazaki ta6a rabuwa dani ba zaki zauna da ni a matsayin mijinki na har abada?. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa I promise to you yaya mashkhur. Cikin jin dad'i mashkhur ya lakuce hancin zahra sannan yace hmmm bana ce miki bana son yayan mashkhur d'in nan b. Murmushi zahra tai tare da cewa I swear I forget my husband, hmmm ai yanzu na tina miki sai ki gayamin wana suna kika sake min? Jim zahra tai na wani lokacin sanan tace yauwa na tina kasan mai zan ringa cema?. Da sauri mashkhur ya girgiza kai cikin zumud'i ya zubawa zahra idanuwan. Cikin sanyayiyar murya zahra tace MY HERO. To fa ranar zahra da mashkhur basu suka fito daga kicin ba sai 12 na rana, sun 6ata lokaci sosai a kicin sona shan soyayya. Bayan sun gama breakfast d'in sama suka koma suka bud'e wani saban babin soyayya, kai ranar dai zahra da mashkhur ansha soyayya ba wai. Tofa zaman mashkhur da zahra yana yin dad'i sosai lokaci guda suka fahimci junan su sam basa samun sa6ani ko kad'an. Musamman ma mashkhur baya bari ya 6atawa zahra rai ko kad'an duk abinda tace yayi mata shi yake mata. Ranar weekend kuwa mashkhur ko qofar gida baya fita in da ba sallah ba. Sosai suke nunawa junan su kulawa. 6angaran goyo kuwa zahra har ta saba, da yarda mashkhur yake goya ta kamar wata baby suyi ta zagaya gidan. Duk ranar weekend sai zahra da mashkhur sun shiga sweeming full sunyi wanka su tare, kai komai tare suke ranar weekend ko toilet zahra zata shiga sai dai su shiga tare da mashkhur. Mashkhur yana jiyar da zahra dad'in soyayya sosai. Zahra ma tana bawa mashkhur duk abinda yake buqata sam yanzu ta dena jawa mashkhur rai akan ta. Dan yanzu sam ta dena cin kunyar shi ko kad'an, ya saba mata da kan sa sosai. Ba ranar da zata futo ta fad'i mashkhur da zahra basuyi sex ba, ranar asabar da lahadi kuwa sau uku sukeyi. Suna idar da sallah asubayi suyi, da rana suyi sanan da daddara in zasu kwanta suyi. Sam basa gajiya da junan su kullum qara jin dad'i junan su suke. Ga wata irin soyayya da shaquwa da ta sake shiga zuciyoyin su lokaci guda, ko d'an sa6ani suka samu basa iya minti biyar basuyi magana ba, sabida tsabar shaquwa da juna. Lokaci guda Zahra da mashkhur sukai fresh sosai, kana ganin su zaka sheda suna cikin kwanciyar hankali. Sanan zaka sheda suna cin angwanci su da amarcin su........... After 3 months ago. Yau ta kasance ranar lahadi misalin qarfe 8 ta da 'yan minti na safe. Zahra tana tsaye tana shirya sababbin akan ta a trolley, trolley d'in tana kan bed. Saura qiris zahra ta qarasa zuba kayan nata sai ga wayar ta tana ringing. Da sauri zahra ta juya tare da d'aukar wayar tana karanta sunan mai kiran. Ilham ce take kira, a hanzarce zahra ta d'aga wayar tare da ajiye ta a kan bed ta cigaba da shirya kayan nata tare da cewa hello my Ilham. zahra!!! na'am inajin ki amarya yaya ahmad, murmushi Ilham tai sanan tace zaki tawo d'in ne, ee zanzo mana yanzu ma kayana nake had'awa bazan dawo gida ba har sai an gama bikin. Tabb ke dai kawai kizo mu gama shirya-shiryan da zamuyi yau ki koma yaya mashkhur d'in ne zai barki ki har one week a gida. Kai ilham baki kike min kenan zai barni mana in sha ALLAH, shi zai kawo nima yanzu in na gama shiryawa, to in banzo yauba yaushe zanzo gebe fa henna day, daga gobe za'a fara bikin fa. Ke zahra wlh nasan yaya mashkhur sarai ko ziyara ya kawo ki gida yayi ta zarya a cikin gidan har sai kim tashi kun tafi sanan zakice zai barki ki kwana, bama kwana ba kwabaki tabb wlh ko wuni ma sai yayi zazza6i. Kai ilham banda sharri mai kika mayar min da mijin nawa ne? barikiga zan riki ta mai lissafi ne da salona iri-iri har sai ya barni na tawo. Dariya ilham tai tare da cewa tom shikenan zahra wlh ni kuwa nai miki alqawari in dai yaya mashkhur ya barki kika tawo har aka gama bikin nan tass sanan kika koma wlh na bar miki sadakina halak-malak. Wata uwar dariya zahra ta saki sanan tace tom shikenan yarinya zaki gani ki fara shirin shiga gidan yaya ahmad ba sadaki dan gidan ku. Dariya ilham tai tare da cewa hmm shikenan muzuba mu gani nikuwa na gaya miki ko kalar sadakina ma bazaki gani ba sabida nasan yaya mashkhur bazai barki ki tawo ki sati ba sai da kika d'and'ana mai zuma a baki. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm nima fa na saba wlh. A bisa dole zan tawo dan ni nafisan kullum na kwana maqale da mijina, ba da amarya ba. Murmushi ilham tai tare da cewa hmmm zahra ta yaya mashkhur kenan uhmm lallai ko kunya bakyaji to sannu ki kinji. Ajiyar zuciya zahra tai ta fara zuge zif d'in trolley d'in tare da cewa ilham bazaki san dad'in miji bane sai min miqaki d'akin yaya ahmad. Wayyo ke dai bari zahra ai har ALLAH-ALLAH nake rana ita yau ta zagayo na ganni a gidan mijina wlh. Dariya mugunta zahra tai tare da cewa hmmm zaki ci uban ki ne yarda ya kama ta wlh, ke ko first night bakya tsoro da azaba fa na gaya miki har sumewa nai. Hmm oh ai wahalar kad'an ce dad'in yafi yawa ni zan jure wlh, Ilham ta qarasa maganar tana murmushi. Zahra zama tai akan bed tare da cewa da kyau tattabara uwar soyayya bari naje na samu yaya mashkhur d'in mu tawo. Hmm tom shikenan ina jira Allah yasa dai karku zarce da abun ku barni ina jira. Murmushi zahra tai tare da cewa hmmm ai kuwa dai dan kinsa muna qaunar wannan harkar wlh. Hmmm to Allah ya qara qarfin soyayya amma dan ALLAH karki bari hakan ta faru sauri nake fa. Tom shikenan ilham gashi nan naji tawowar shi, nasan yanzu zai shigo sai anjima, daga haka zahra ta kashe wayar. A hankula mashkhur ya murd'a handel d'in qofar bedroom d'in ya shigo, yana shigowa cikin kasalaliyar murya yace my teady. Miqewa zahra tai daga zaman da tai tare da cewa na'am hero na ta qarasa magana tana zubama ido. Qarasowa mashkhur yayi daga shi sai boxser, kumatun zahra ya shafa tare da cewa shine kika barni ni kad'ai ina jiran ki tun dazu a bedroom. Oh my hero kayana nake had'awa, amma yanzu na gama shiryawa zanyi mu tafi. Wani kallo mai cike da kulawa mashkhur yakewa zahra tare da cewa ina zamu tafi ko kin manta honey mood d'in mu sai nan da one month zamu tafi?. Wani kallo zahra ta watsawa mashkhur cikin shagwa6a tace hmmm haba hero na ka manta yau zaka kai ni gida,. Oh yau kuma ai ba yaune bikin ba. haba my hero ai gobe zamu fara kaje kasa kayan ka ka kai ni, yanzuma fa muna da abinda zamuyi. Janyo ta mashkhur yayi ya fara shafa bayan ta tare da cewa sorry my teady don't carry, kwana nawa zakiyi yanzu da kika had'a kayan nan haka?. Aa karka damu da kayan nan na biki ne kawai amma ba wani dad'ewa zanyi ba ana gama bikin zan dawo. Zaro ido mashkhur yayi sanan yace what sai an gama biki fa kika ce, abinda ko farawa ba'a yi ba haba teadyna. No my hero only one week fa zanyi na dawo. Tabb wlh bazan iya ba one week ban ganki a kusa dani ba. Cikin shagwa6a zahra tace kullum kazo ka ringa ganina mana. Zuba mata mayun idanuwan nan nasa mashkhur yayi tare da cewa no bafa irin wanan ganin nake miki bayani ba, maganar sex ya zamuyi kin san dai kullum sai munyi a hakan ma dai manege mukeyi in ranar zani office wlh bazan iya har one week bamuyi ba ke ko 2 days ma bazan iya ba. Kukan shagwa6a zahra ta fara tare da cewa hmmmm haba yaya mashkhur zan dawo fa pls ka barni bikin ilham da ruma ne fa. Harara mashkhur ya sakarwa zahra tare da cewa to hakkin mijin naki fa yafiye miki bikin kenan. Janye jikin ta zahra tayi daga ruqon da mashkhur yayi mata ta fad'a kan bed rai a 6ace. Mashkhur kuwa d'auke trolley d'in kan bed d'in yayi ya ajiye ta a qasa. Sanan ya kashe globes d'in bedroom d'in ya kunna marasa haske ya haye kan bed d'in kusa da zahra. Zama mashkhur yayi a kusa da kan zahra tare da cewa my teady na tashi kiji wani abu. Hmm ni ba abinda zanji ka rabu dani kullum kana son abinda nake so amma banda yau ko ka dena sona ne. Sorry dear tashi kiji mana. Zahra na turo baki ta tashi tare da juyawa mashkhur baya tace inaji. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa ke dai teadyna kin cika kirigima ina son ki mana wife kullum sanki qaruwa yake a zuciya ta kuma tinda kikaga karo na farko na kasa yi miki alfarman nan ai kin san akwai dalili. Cikin kuka-kuka zahra tace to meye dalilin ka na hanani. Cutar da kan mu zamuyi in kika tafi kin san dai mun saba da junan mu. Ee naji amma ni zan iya haquri har a gama bikin zahra ta garasa maganar cikin sanyayiyar murya. Oh to ni bazan iya jira ba gaskiya za'a shigar min haqqina mashkhur ya fad'a yana gyara zama. Kamar zahra tai kuka tace yaunzu kana nufin bazani bikin ba ko kuwa?. Ah zan kai ki mana kullum zan kai ki qarfe 11 na safe in aka gama na dawo dake gida mu kwana tare. Kuka zahra ta saki tare da cewa aaa ni wlh ban yarda ba sai naje. Janyo ta mashkhur yayi tare da cewa yaunzu dai mubar maganar nan zo ki bani haqqina ni. Shaqar majina zahra tai sanan tace naqi d'in. Oh karfa kisa nai miki ta qarfi kin san dai ba qarfina kika fi ba. Kuka zahra ta saki tare da cewa hmmmm ni ka cikani ka rabu dani tinda baka son abinda nake so. Tom shikenan naji teadyna yaunzu dai kizo muyi sex d'in kinji in muka gama zan kai ki. Murmushi zahra tai tare da cewa da gaske zaka kai ni na kwana?. Nifa jamin rai kike ba nace zan kai ki ba. Tom shikenan yaunzu na tashi na shirya? Janyo ta zahra jikin sa mashkhur yayi tare da cewa yau sai kin jamin rai kenan, kizo mu bawa juna haqqin mu. Mashkhur ya qarasa maganar yana qoqarin cirewa zahra rigar da take jikin ta. Bayan ya gama cire zahra kayan jikin ta, shima boxser d'in shi ya cire sanan ya janyo zahra jikin sa. Ba 6ata lokaci suka fara kisses d'in bakunan junan su, suna kisses zahra tana shafa shafaffan qirjin mashkhur, tana wasa da nipples d'in sa. Hakan kuwa ba qaramin dad'i yakewa mashkhur ba. Duk zahra tabi ta gigita shi dan hakan da take mai ba qaramin zauta shi yake ba. Dan zahra yanzu ta gane yarda take tayarwa mashkhur sha'awa sosai a jikin sa. Bayan sun saki bakunan junan su breast d'in zahra da suka sake cikowa sosai 6ul-6ul mashkhur ya fara latsawa abinsa, zahra kuwa sai nishin dad'i take. Bayan mashkhur ya gama wasa da lasar breast d'in zahra, gyara kwanciya yayi kamar dai yarda suka wataran kafin suyi sex. Dai dai sai tin kan zahra mashkhur ya tsuguna, da yake yana da tsayi sosai, kwantowa yayi har sai da shima kansa ya kawo HQ d'in zahra da yake ta amfaliyar ruwan ni'ima. Ya fara lasa abininsa, wata uwar ajiyar zuciya zahra ta sauke. Sabida tana jin dad'in haka da mashkhur yake mata. Itama hannu na rawa ta kamo mirtikekiyar joystick d'in mashkhur wanda ta miqe tsaya street tana rawa. Zahra tana ruqo ta ta fara qoqarin kai wa bakin ta. Zahra ba tai qoqarin turata bakin ta ba kamar yarda take wataran harshanta ta zaro kamar wata mayya ta fara lasa kamar ta samu sweet. Zahra tana jin mashkhur ya saki dogwan nishi ya bada qaimi wajan tsotsar hq ta. Zaro harshan ta zahra ta sakeyi ta cigaba da lasa joystick d'in mashkhur sosai. Dai dai wajan kajiyar zahra take sha, tasa harsahn ta tana gogawa mashkhur a dai-dai 6ular joystick d'in shi. Baka jin komai yana tashi a bedroom d'in sai nishi da gurnanin dad'i mashkhur. Mashkhur yana lashe ruwan ni'imar zahra wani yana sake futowa. Har wani danna harshan sa yake a can cikin HQ d'in zahra yana wasa da shi. Itama zahra ta gigice sosai sai tsotar joystick take ba wasa. Mashkhur yana jin alamun zuwan spam yayi saurin cire bakin sa daga HQ d'in zahra sanan ya tashi daga kwancir da yayi. Ya zare joystick d'in shi daga hanun zahra sanan yazo ya samu sai tin kan zahra ya tsuguna ya fara qoqarin d'urawa zahra spam kamar dai kullum. Tinda har yanzu zahra bata iya sha da kanta sai an mata d'ure. Bayan spam ya gama zobowa cikin matsanaciyar sha'awar junan su suka zarce da sex mai mugun dad'i................. Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............ ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING......... *Page 133* Bayan spam ya gama zobowa cikin matsanaciyar sha'awar junan su suka zarce da sex mai mugun dad'i................. tofa zahra da mashkhur basu suka farka daga bacci ba sai qarfe 12 na rana. Suna farkawa Jiki ba kwari suka wuce toileta tare domin yin wanka. Bayan sun futo daga wanka sun shirya kicin suka nufa domin samawa kan su abinda zasuci. Shaf-shaf suka dafa jalof d'in taliya da nam. Bayan sun gama girkin zuba iya wanda zasu iyaci sukai sanan suka wuce draining. Zahra tana cin abinci ne kawai amma hankali ta yana kan gida burin ta kawai su gama cin abinci su tafi gida. Zahra tana gama cin abinci kamar an tsikareta ta miqe ko ruwa bata tsaya ta shaba ta miqe tare da cewa tom hero na bari nai sauri naje na shirya. Daga haka zahra ta wuce da gudu-gudu sauri-sauri. Mashkhur jinjina kai yayi yana tinanin taya zai shawo kan zahra cikin sauki, dan yaga tasa rai a tafiyar nan sosai. Ruwa mashkhur yasa bayan ya gama sha miqewa yayi a nitse ya fara hawa kan step d'in benan. Yana gama hawa ya shige bedroom d'in shi ya shirya cikin wata dakakiyar shadda coffee, ba wai ta amshi jikin sa abinka da farar fata. A nitse mashkhur yasa a gogon sa, bayan ya gama sawa ya sa wular sa sanan ya fesa turaran sa abinsa. Yana gama fesa turaran ya nufi dirowa takanmansa ya d'auko wanda ya dace da kayan jikin sa sanan yasa. Hmmm mashkhur fa yayi kyau sosai fiye da tinanin ku, dan koni amina bayero na kyasa😢 dan mashkhur ya tafi dani ba waii. Bayan ya gama sa takalmin nasa takawa ya farayi a sannu har ya qarasa bakin qofar ya fuce ya nufi bedroom d'in zahra. Zahra tana tsaye bakin mudubi tana d'aura dan kwalinta d'auri tore kaga tsiya taji mashkhur ya murd'a handel d'in qofar. Juyawa zahra tai tare da cewa yauwa my hero ka shigo a dai-dai fa yanzu na gama shiryawa zahra ta qarasa magana tana sakin murmushi jin dad'i. Mashkhur kuwa sakin baki yayi yana qarewa zahra kallo ba laifi ta shigarta taja hankali sa sosai. Atanfa ce ajikin ta mai ja da fari sai sirkin baqi, doguwar riga akai mata mai kyau. D'inkin yabi jikin ta sosai duk da dai ba street bace doguwar rigar nml mai tattara ce amma abinka da mai diri sai ta zauna a jikin ta dass. Zahra tana ganin mashkhur yana mata wanan kallo tai sauri juyawa tare da cewa aa ni gaskiya yaya mashkhur ban ganewa wannan kallon ba, ni fa bazan yarda ka 6ata min kwalliyata ba wlh yanzu zaka kai ni. Zahra ta qarasa maganar tana d'aukar mayafin ta data d'ora shi akan merro. Oh harma doka kike kafamin kin san dai hukunci matar da take hana mijin ta haqqin sa kona tina miki ne. Wata uwar harara zahra ta juyo ta bankawa mashkhur tare da cewa lallai ma wanan so kake ka qarar min da komai a jiki na banda haqqin dana gama baka, abinda ko cikakiyar awa uku ba aiki ba. Oh lallai ma to in kuma abin bai isheni ba fa, ai sai ki qaramin ko. Mashkhur ya qarasa maganar yana bin zahra da kallon up and down, oh tanan ka 6ullo kenan wlh bazan ta6a yarda ka 6ata kwalliyar nan ba ko da shed'a nu kake tafiya sai ka kai ni yanzu. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa tom naji amma ki canza maya fin nan ni yayi min qanqanta. Turo baki zahra tai tare da cewa to ni ai ba kai na sawa ba. Zaro ido mashkhur yayi cikin mamaki yace oh to wa kika sawa?. Hmm ni ba ina nufin wani na sawa ba my hero, I mean ba kai nai wa kwalliyar ba fita fa zamuyi. Qarasowa mashkhur yayi tare da cewa to in bani ba wa kikayiwa to yanzu, ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa kai na nayiwa mana. Hmmm to ban yarda kiyiwa kan naki ba da dai a gida kike ke kad'ai ko dagani sai ke sai na yarda amma wanan kinga mutane zasu ganki sosai. Cikin jin haushi zahra tace to ni wa zai ganni bayan a mota muke. Oh gidan da zamuje ba mutane?. Cikin mamaki zahra tace kai gidan mu fa zani wa kake nufin karya ganni ammi ko kuwa su ilham d'in da sun riga da sun san komai a jiki na. Oh su kad'ai ne a gidan ba maza kenan?. Cikin mamaki zahra ta sake cewa to su mazan mai zasuyimin in sun gannu, yaya abdul kake nufi ko haidar da faruq ko kuwa ameer. Wata harara mai cike da salon qauna mashkhur ya jefawa zahra tare da cewa dukan su mana bana so su kalle mun ke. Oh tinda da suke kallo na ba abinda ya same ni sai yanzu?. To da kikace ai ba matata ce ba ke a time d'in, ba wani nan ko da muka dawo russia sun gani sosai har ba mayafi sun ganni. Cikin 6acin rai da kishi mashkhur yace kwarai kuwa na sani tinda har hugg d'in abdul kike da auran ki, abinda kikayi a baya bazan sake bari ki mai mai tashi ba sabida yanzu nasan darajar ki kuma nasan wacece ke?. Kamar zahra za tai kuka ta juya ba tare da tace komai ba ido tab cike da kwalla ta fara qoqarin d'aukar trolley d'in kayan ta. Muryar mashkhur taji ta ratsa kunan ta da cewa! Ki ajiye trolley d'in nan dan ba kwana zaki ba. Sabida tsabar baqain ciki zahra bata son sanda ta tsuguna ta fashe da kukan mai cin rai ba. Mashkhur kuwa dawowa bakin gado yayi ya zauna ya zubawa zahra ido, son ta da tausayin ta lokaci guda suka rufe shi. Zahra kuka take mai sauti hawaye sha6e-sha6e harda majina. Zahra ta d'auki kimanin 5 minutes tana kuka kafin mashkhur ya taso ya qaraso inda take jiki a mace. A hankula ya tsuguna a gaban zahra tare da zuba mata mayun idanuwan nan nasa. Zahra kuwa har time d'in bata dena kuka ba inma banda d'aga muryar da ta sake yi. Mashkhur bayajin dad'in kukan da zahra take har zuciyar sa, dan haka hannu yasa ya shafa gefan fuskar ta cikin muryar rarrashi yace sorry my wife cool down pls. Zahra kuwa mai makwan tai shiru sake fasa wani uban iwun tai. Wani irin haushi da dariya ne suka kama mashkhur lokacin guda dan shi sam baya san hayaniya ko iwu. Amma yanayin yadda take kukan ya bashi nishad'i sosai. Sake kwantar da murya mashkhur yayi tare da cewa haba teadyna meye na d'aga murya kuma sai kace wanda ake duka ai ko dukan ki nai bai kamata ace kina kukan nan ba bare ma maganar baki. Cikin kuka zahra tace bazanyi shirun ba tinda ka dena sona ai sai ka sake ni naje na auri wanda yake sona. Mashkhur zubawa zahra ido yayi cikin mamaki yace saki kuma zahra mai ya kawo maganar saki mai nai miki kuma?. Share majina zahra tai tare da cewa ee sai ka sake ni d'in au bama kasan mai kai min ba, kace nayi hugg d'in yaya abdul d'ina sanan kuma kace bazaka barni naje na kwana ba zahra ta qarasa maganar tana sauke ajiyar zuciya. Oh sorry my teady nifa wasa nake miki banyi hakan dan na 6ata miki rai ba, ai nasan yaunzu kin dena hugg d'in kowane namiji sai ni, dama can saboni da shine da shaquwa da kuma rashin sanin darajar auran mu da bamayi ne yake sawa ki haka amma yanzu ai kin dena koh?. Ido sha6e-sha6e da hawaye zahra ta d'aga kai alamun ee. Yauwa my teadyna shi yasa nake son ki, cikin muryar kuka zahra tace to in kana sona ka barni naje na kwana mana. Haba my teady barin ki kije ki kwana bashi yake nuna cewa ina son ki ba, hasalima son ki ne da shaquwar ki ya hana ni barin ki kije ki kwana pls ki fahimce ni matata. Kuka zahra ta saki mai qarfi wanda yafi nada ma sauti. Rarrashin duniya mashkhur yakewa zahra amma zahra taqi kula mashkhur. Kuka take mai sauti lokaci guda sai da zahra ta rikirkita mashkhur ta canza mai mood sabida tsabar rashin son hayaniya irin nasa. Wata lafiyayyar tsawa da mashkhur ya dakawa zahra! Da cewa pls ya isa haka kimin shiru! nan da nan zahra ta rufe bakin ta gam. Kafin kace kwabo kamar mashkhur ta bayyana tacan baya nan da nan zahra ta shiga hankalin ta sabida gani tai ya dawo mata mashkhur d'in da mugun nan. Cikin kausassar murya mashkhur yace wlh ko kwakwaran nunfashi kika qarayi a nan sai na baki mamaki so nawa zan baki haqurin ne, kuma ya kike so nasa kai na ne ke bazaki iya fahimtar mutun ba sai an had'a miki da fad'a koh?. Da sauri zahra ta miqe tare da komawa kan bed ta kwanta ta shige cikin blanket abinta jikin nan nata sai rawa yake dama dai kunsan zahra da tsoro musamman ma na mashkhur. Mashkhur kifa kan sa yayi a guiwa yana ladamar tsawar da yayiwa zahra, yana son zahra sosai bayaso tayi nesa da shi amma ta kasa ganewa ya rasa ta yarda zai ganar da ita. Tinani mashkhur ya fara tayarda ya shawo kan zahra da wahala amma gashi yanzu yazo yana yi mata tsawa sai ta fara jin tsoron sa kamar da ta dena saki jiki da shi kuma. Cikin damuwa mashkhur ya miqe ya nufi kan bed d'in jiki a sanyaye. Wani irin mugun tausayi zahra ta sake bawa mashkhur ganin yarda jikin ta yake rawa a blanket. A hankula mashkhur ya janye blanket d'in, yana janyewa zahra ta rufe idon ta gam tare da duqunqune jikin ta alamun tsoro. Cikin sanyayiyar murya mashkhur yace my teady?. Baki na rawa zahra tace dan Allah kayi haquri karka dake ni, ni kawai ka kai ni gida tinda ka dena sona zahra ta qarasa maganar zafafan hawaye suna zobowa daga idanuwan ta. Da sauri mashkhur ya qara matsawa kusa da zahra cikin tausayawa ya kifa fuskar sa a fuskar zahra tare da cewa i'm so sorry teady na, wallahi ban dena sonki ba ina qaunar ki teady na. Zahra bana so kiyi nisa dani ko kad'an na saba rayuwa da ke zahra ta, shi yasa kikaga bana son ki tafi ki barni. Pls ki yafemin wlh bada son rai na nayi miki shouting ba, kin san dai bana son hayaniya kuma bana son naga kina zubar da hawaye yana ta6amin zuciya ta, kuma gashi na rarrashe ki kinqi haqura shi yasa nai miki shouting, nima kai na ban san nai miki hakan ba. Cikin muryar tsoro zahra oh yanzu yaya mashkhur baka ganina a matsayin mata kana nufin zaka iya cigaba da duka na, in na 6atama rai?. No my teady waya gaya miki haka, ni ai ba jahili bane, sam bazan daki matata ba ko a russian ban ta6a dukan ki ba har muka qare zaman mu bare ma yanzu da kika zama jinin jikina. Da sauri zahra ta bud'e ido cikin mamki tace anya kuwa baka ta6a duka na a russian ba. Kwarai my wife ni ban ta6a dukan ki ba ki tina sai dai na baki punishment koh?. Jim zahra tai tana tinanin tabbas haka zanca mashkhur yake ko a russian bai ta6a dukan ta ba sai dai ya bata punishment mai wahala sosai sai kuma time d'in daya shaqeta dan yaga ahmad yana mulmula mata kai. Mashkhur sumar sa ya goga a kumatun zahra sanan yace, shikenan my wife tinda kin za6i kibar mijinki a mawuya cin hali ki tafi baki har one week hakan shine farin cikin ki na amince miki kije. Mashkhur ya qarasa maganar cikin murya mai ban tausayi jiki ba kwari ya d'auke fuskar sa daga ta zahra sanan ya miqe yasa hularsa yana cewa tashi ki wanke fuskar ki na kai ki. Itama zahra tashi tai zaune mashkhur duk ya gama kashe mata jiki da kalamai nan da nan ya mashkhur ya sawa zahra kokwantan ta tafi ko kuma ta tsaya wajan mijin ta. Zahra zubawa mashkhur ido tai cikin tausayawa tabbs tasan mashkhur in bai damu da kasuwa ba ko sauti baya bayarwa, tabbas zahra tasan mashkhur yana son ta sosai in ta tafi ta barshi zai shiga damuwa. Nan da nan zahra tausayin mashkhur ya kamata dama dai kunsan zuciyar mata tana da sauri karyewa musamman ma irin ta zahra mai tausayi. Jiki a sali6e zahra ta fad'a kan qirjin mashkhur fuska cike da hawaye da majina cikin kuka tace dan Allah yaya mashkhur kayi haquri na haqura da zuwa zan zauna tare da kai zahra ta qarasa maganar tana qanqame shi. Shima mashkhur rungume ta yayi cikin farin ciki yace yauwa my wife ALLAH yayi miki albarka, shi yasa nake qara qaunar ki sabida kina da tausayi ga haquri. Dai dai kunan ta mashkhur ya fara yi mata magana kamar mai rad'a. Hmmmm tofa nima amina bayero naso naji mai mashkhur yakecewa zahra dan har kasa kunne nayi amma banji ba, wayyo da naji dana gaya muku. Mashkhur yana gama yiwa zahra rad'a zahra ta saki mashkhur daga hugg d'in da tai mai ta d'ago fuska cike da farin ciki tana sakin dariyar jin dad'i. Bayan zahra ta gama dariyar cewa tai hmmm ina qaunar ka mijina soyayya mai qarfi har muddin rai na. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa hmm nima ina qaunar ki matata uwar 'yaya na mai d'aki na yi sauri kije ki wanke fuskar taki kizo mu tafi. Ba musu zahra ta shiga toilet ta wanko fuskar ta sanan ta d'auki babban mayafi ta yafa ta rufe jikinta ta ko ina. Miqewa mashkhur yayi tare da cewa yauwa matata wanda tasan ya kamata. Dariya zahra tai tare da rufe fuskarta da tafikan hanun ta. Hanun ta mashkhur ya jawo tare da cewa tawo muje kar yamma tayi. Murmushi zahra tai sannan ta kalli qirjin rigar mashkhur tare da cewa kallifa rigar ka ta 6ace da majina ta da hawaye na mazakaje ka canza ba?. Murmushi mashkhur yayi tare da shafa qirjin sa yace na gani mana, amma dai ki barni a haka tinda dai nasan zanyi missing d'in ki kafin nazo na d'auke ki kinga ai sai na ringa ganin jirwayan hawayan naki ko ya d'ebe min kewa. Murmushi jin dad'i zahra tai tare da cewa gaskiya ne my hero daga haka ta juya ta d'auko wayar ta wanda ilham ta cika ta da miss call yafi goma. Bayan zahra ta d'auko wayar ta mashkhur kama hanun ta yayi suka sauka kan bene suna hirar su ta masoya. Daga haka suka nufi wajan parking space, sai da zahra ta za6i motar da take so su fita aciki, sanan mashkhur ya koma cikin gida ya d'auko key d'in motar, bayan ya fito ya bud'ewa zahra mufin mota ta shige,. Bayan ta shiga ya rufe murfin shima ya shige sanna ya tayar da motar mai gadi ya bud'e musu get suka fuce zuciyoyin su cike da qaunar juna. Oh mata da miji kenan ba mai shiga tsakanin su sai Allah wato har sun jone sun barmu baki sake.😂😂😂 To fa mu had'e a next page my fan's. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO TYPING......... *page 134* Bayan ta shiga ya rufe murfin shima ya shige sanna ya tayar da motar mai gadi ya bud'e musu get suka fuce zuciyoyin su cike da qaunar juna. Bayan sun qarasa gidan su suna shiga gidan mashkhur yayi parking zahra ta fara qoqarin bud'e murfin motar amma gam. Wata doguwar ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa meye haka yaya mashkhur ka bud'e min qofar mana. Cikin muryar mai sace zuciya mashkhur yace to sai ki tafi ki barni ba sai ki jira mu tafi tare ba. Oh dole sai mun jera kowa yasan tare mukazo gidan kenan?. Zahra ta qarasa maganar tana gyara mayafin ta wanda ya zamar mata kaya. Uhmmm kowa sai ya sani mashkhur ya qarasa maganar yana ruqo hanun zahra. Zahra bata sake cewa komai ba tai shiru, mashkhur kuwa hanun zahra ya cigaba da shafawa cike da soyayah dan sun d'au wajan 5 minutes a haka ba wanda yacewa d'an uwan sa qala. Can zahra ta fizge hanun ta tare da cewa wai kai baka son zuru ba, dan ALLAH ka bud'e min na shiga ciki tin dazu sai jamin rai kake. Murmushi masoya mashkhur ya zubawa zahra tare da cewa ki bari mana nifa ban qoshi da ke ba mashkhur ya qarasa maganar cikin kasalaliyar murya. Cikin 6acin rai zahra tace to tinda baka gaji dani ba sai ka cinye ni ka wuta. Oh haka kikace mashkhur ya qarasa maganar yana lashe kyayawan lips d'in shi. Hararsa zahra tai tare da cewa ee haka nace, to ta ina zan fara cinye kin? Mashkhur yayiwa zahra tambayar cike da shauqi da tsokana. Rai a had'e zahra tace ta inda zai fi maka sauqi, juyowa mashkhur yayi sosai yana kallan zahra. Sanan ya d'orawa dugwan kyakyawan dan yatasan sa a kan le6an zahra na qasa tare da cewa tanan zan fara nasan kema zaki so hakan koh?. Ya qarasa maganar yana mata wasa da dogwan yatsan sa a le6an ta, kamar dai tafiyar tsutsa. Zahra da ta gama qulewa sai da ta bari mashkhur ya shagala da wasa da le6an nata ta bud'e bakin ta tare da gantsara mai cizo. On expand mashkhur yaji cizon zahra wani siririn iwu dad'i ya saki, dan shi cizon ma dad'i yayi mai da yake ba can sosai ta cije shi ba. Zahra kuwa bata saki yatsan mashkhur ba haka tai tabi tana ciza a hankula a hankula. Mashkhur kuwa lumshe ido yayi lokaci qanqani ya tafi wata duniyar shauqi. Ya lumshe ido kamar mai bacci. Zahra da ta shagala tana cizon yatsan mashkhur kamar ance ta d'ago tana d'agowa taga mashkhur ya lumshe ido kamar mai bacci. Da sauri ta saki hanunsa ta dena cizo, sanan ta daki qirjinsa a hankula da hanunta tana cewa wai bazaka bud'e min qofar na fita bane?. A hankula mashkhur ya bud'e kyawawan idanuwan sa ya zuba su akan zahra. Lokaci guda idanuwan mashkhur suka canza suka komai kamar na mai jin bacci. Hanunsa zahra ta riqe cikin muryar rarrashi tace dan Allah hero na ka bud'e kaji kasan ina qaunar ka fa sosai. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa tom shikenan teadyna tinda kina so zan bud'e amma da sharad'i fa. Kamar zahra zatai kuka tace namenene kuma?. Kawo kunan ki kiji, a hankula zahra ta matsarwa da mashkhur kunan ta. Shima a nitse ya sai ta bakinsa saitin kunanta ya fara yi mata rad'a. Sautin voice d'in rad'an mashkhur ma kad'ai ya isa ya shagalar da mutum sabida dad'i murya,. Naso naji abinda mashkhur yake cewa amma sabida sautin dad'in murya sa danaji bacci ne kawai yayi awan gaba dani amina bayero a wajan. 😢 Bayan mashkhur ya gama yiwa zahra rad'a dagowa zahra tai sanan tasa tafin hannuta ta rufe fuskar ta alamun kunya. Wani kallo mai cike da fassarori kala-kala mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa kin yarda koh?. Cikin kunya zahra ta d'aga kai sanan tace hmmm na yarda, cikin farin ciki mashkhur yace yauwa my wife i love you to the extent of my life Mashkhur ya raqasa maganar yana bud'e qofar motar. Yana bud'ewa zahra ta fuce a hanzarce, shima mashkhur zahra tana fita ya futo ya rufe murfin motar yana kiran ta amma ina ko jiyowa batayi. Wani siririn murmushi mashkhur ya saki yabi bayan zahra a zuciyar shi yace hmmm zamu had'u ne dama nasan ladabin muzuru kikeyi min. Zahra tana shiga babban falon gidan ta saki doguwar ajiyar zuciya alamun tasha, zahra idon ta yana sauka akan yaya abdul da yake zaune akan kujera yana danna waya ta saki wani qasaitaccan murmushi, tare da cewa oyoyo my yaya abdul zahra ta qarasa maganar tana qarasawa inda. Da sauri abdul ya dago yana ganin zahra ya saki wani tattausan murmushi tare da cewa your welcome my sister yana qarasa maganar yana kashewa zahra ido d'aya alamun yaji dad'in ganin ta. Zahra taso dai tai hugg d'in abdul kamar yarda ta saba amma taga bai bata fuskar hakan ba kuma ita taji ta kasa hakan bugu da qarima tasan mashkhur yana nan tafe a bayan ta. Dan haka qoqarin zama ta farayi a kusa da shi, a dede lokacin mashkhur ya shigo baki d'auke da sallama. Mashkhur yana shigowa ya fara jifan zahra da wani kallo wanda ita ka d'ai tasan mai yake nufi. Da sauri zahra ta matsa can qarshan kujerar da abdul yake a zaune ta zauna. Mashkhur yana qarasowa ya saki fuskar shi tare da miqawa abdul hannu suka gaisa. Bayan sun gama gaisawa zama mashkhur yayi a tsakiyar zahra da abdul. Zahra kuwa lokaci guda ta canza fuska dan sam batajin dad'in abinda mashkhur yake mata yanzu yana nufin zai rabata da yaya abdul d'in ne ko kuwa?. Haka mashkhur yayiwa zahra fin qarfi tana son magana da yaya abdul amma ya hana ta sai wani jansa da hira yake kuma in tayi qoqarin magana sai ya take mata qafa ta gefe. Zahra kuwa sai zafgawa mashkhur harara take amma mashkhur sam bai masan tanayi ba. Can mashkhur ya juyo ya kalli zahra tare da cewa taso muje mu gai da ammi, zahra rai ba dad'i ta miqe ba tare da tacewa mashkhur komai ba tai hanyar sama abinta. Shima mashkhur miqewa yayi yabi bayan zahra. Zahra tana hawa sama bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in ammi baki d'auke da sallama ta shiga rai ba dad'i. Fuska a sake ammi ta amsa gaisuwar tare da cewa uhmm ni ai harna cire rai da zuwan ki zahra. Rai ba dad'i zahra ta qarasa ta tsuguna tare da cewa ina wuni ammi?. Lafiya qalau zahra tashi ki zauna naga kina wani had'e rai sai kace wanda akayiwa dole ko bakya son zuwa ne dole yayi miki. Miqewa zahra tai ta zauna a gefan ammi tare da cire mayafin ta tana cewa nifa ammi sam bana jin dad'i abinda yaya mashkhur yake min. Zaro ido ammi tai cikin mamaki tace to mai kuma yake miki ya ALLAH?. Kumar zahra zatai kuka tace yanzu ammi sam yaya mashkhur baya so na ra6i yaya abdul so yake ya rabani da shi ba kuma!!. Zahra rufe bakin ta tai gam saka makwan jin sallamar mashkkhur alamun zai shigo. Mashkhur yana shigowa ya qaraso inda ammi da zahra suke zaune ya tsuguna har qasa sanan yace ammi ina wuni da fatan mun same ku lafiya?, murmushi ammi tai sanan tace! Lafiya qalau mashkhur kuma da fatan kun iso lafiya kuma kuna zauna qalau. Murmushi mashkhur yayi tare da d'an satar kallon zahra da ta had'e rai gam yace muna lpy ammi ba komai a tsakanin mu sai zaman lafiya. Tom masha ALLAH haka muke fata ammi ta fad'a cikin jin dad'i hakan. Miqewa mashkhur yayi sanan yace bari naje na gaida hajiya kaka, tom shikenan cewar ammi. Mashkhur yana fita ammi ta mai da kallan ta kan zahra tare da cewa ki tashi ki bishi ku tafi tare mana. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa aa ni daban zani ko so kike yarda ya hanani magana da yaya abdul itama hajiya kakan ya hanani magana da ita. Murmushi ammi tai tare da girgiza kai tace haba wane shi ya hanaki magana da hajiya ai bazai yi hakan ba. Amma ammi ya hanani zama a kusa da yaya abdul kuma ya hanani magana da shi, zahra ta qarasa maganar kamar za tai kuka. Oh ya haqura mana zahra akan wanan zaki d'aga hankalin ki, taya mashkhur zai rabaki da abdul kowa yasan ki ai ya sanki da abdul kuma nasan kin shaqu da abdul fiyema da mashkhur ki kwantar da hankali ki in sha ALLAH ba abinda zai rabaki da abdul sai mutuwa. Amma ammi sabida mai yaya mashkhur baya son ma'amalata da yaya abdul. Hmmm ni nasan halin mashkhur kawai yana kishi da abdul ne akan ki, kuma da kin san dai baya yi miki haka sai yanzu da ya fara son ki duk kishi ne yake sashi hakan ki bishi a hankula komai zai zo da sauqi, duk da kuwa nasan ba lallai ki shawo kan shi da wuri ba. Murmushi zahra tai a zuciyar ta tace hmmm ammi kenan ai yanzu yaya mashkhur yarda kika son yaro haka na mai da shi duk abinda nake so shi yake dole yayi min shi. Allah ko zahra lallai kam so ba wasa ba, da sauri zahra ta jiyo tana mamaki taya akai tai su6utar baki a gaban ammi. Hmm nima haka nake so zahra a ciki qanqanin lokaci ki canza min shi ya zama mai sauqin kai. Girgiza kai zahra tai tare da cewa har yanzu fa ammi yaya mashkhur yana nan akan bakarsa na taurin kan nan, wlh ba komai yake iya yimin ba, amma dai yawan ci yana qoqarin ganin yayi abinda nake so. Yanzu ma ya hanani zuwa na kwana bayan biki na koma, nayi-nayi da shi yaqi. Ki kwatar da hankali ita fa mace tana iya canzawa namiji ra'a yi da kisisina. Ki ringa bin komai a hankula duk yarda ya kai da kafiya to zaki juya shi yarda kike so in dai kina qoqarin faranta mai da yimai biyayya. To ammi taya kema ai mace ce kuma kin kasa canza shi sai ni?. Hmmm zahra kenan har yanzu yarinta bazata bar kan ki ba, akace miki uwa da mata d'aya ne. Ni mahaifiyar shi ce, ke kuma matar shi a halin yanzu dai kin fini kusanci da shi nesa ba kusa ba, kinga yanzu tare kuke rayuwa ni kuwa wataran in miskilanci sa ya tashi ko kallo na bayayi ko zai gai dani kan sa a sunkuye, nasan duk rashin son maganar shi dole ya ringa yi miki magana ai koh?. Gyad'a kai zahra tai tare da cewa sosai ma nima ina mamaki yarda yake yawan yin magana in muna tare. Yauwa kinga ni to haka dai in kuna tare in sha ALLAH zaki canza shi yarda kike so kiyi haquri kinji zahra ta. Tom shikenan ammi ba komai na haqura, yauwa zahrata da fatan dai kuna zaune lafiya ba abinda yake faruwa. Murmushi zahra tai mai cike da ma'ana kala-kala,. Itama ammi murmushi tai tare da cewa hmm masha ALLAH iya yanayin fuskarki ma ya nuna min kuna zaune lafiya. Sunkuyar da kai zahra tai alamum jin kunya, girgiza kai ammi tai fuska d'auke da murmushi tace Allah yayi muku albarka ya baku zaman lafiya, yasa ku cigaba da zama aure har abada mutuwa ce kawai zata raba ku. Allah yasa muku albarka a cikin zaman auran ku da fahimtar juna yasa nan da wata 9 ki haifamin kyakyawan jika mai kama da ke............... [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing.......... *page 135* Allah yasa muku albarka a cikin zaman auran ku da fahimtar juna yasa nan da wata 9 ki haifamin kyakyawan jika mai kama da ke............... Sake sunkuyar da kai zahra tai sanan tace aa ni ban shirya haiwuwa yanzu ba ammi. Hmmm ba wani nan mu munshirya kar6ar jiki yanzu in bakyaso in kika haiwu sai ki kawo mana jikin mu. Murmushi zahra tai tare da miqewa tace to ammi bari naje wajan ilham zahra ta qarasa maganar tana d'aukar mayafin ta, sannan ta fuce zuciya cike da qaunar ammi. Murd'a handel d'in qofar zahra tai baki d'auke da sallama ta shiga cikin bedroom d'in, ilham da taji sallamar zahra da sauri ta qaraso su kai hug d'in juna cikin farin ciki. Bayan sun saki juna ilham tace kai zahra ai harna gaji da jiraki na fitar da rai tun dazu har yamma ta fara kawo kai. Hmmm ke dai bari ilham ba laifi na bane kin san in dai ta zumud'i nane da tina na shekara da zuwa gidan nan. Hmmm laifin yaya mashkhur ne kenan zo ki ban lbr nasha ilham ta qarasa maganar tana jan zahra suka zauna a kan bed. Ke ilham dad'i na dake son jin gulma, ba kyau jin sirrin ma'aurata fa. Murmushi ilham tai tare da cewa dan ALLAH ke kuwa ya akai kika dad'e ke a taqaice ma zaki kwana ko kuwa?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ki riqe sadakin ki yarinya wlh bai barni ba wai bazan ta6a zuwa na kwana ba har a gama bikin nan. Kai ai ni na sani yaya mashkhur hmmmm, ke dai bari kafin mu tawo ma sai da ya gama 6atamin lokaci bayan na shirya nan ma ya 6atamin time, ke mun dad'e da shigowa cikin gidan nan amma bai bari na shigo ba yaqi bud'e min murfin motar sai da ya 6atamin lokaci............. Bayan zahra da ilham sun gama shirya-shiryan su misalin qarfe 8:30pm mashkhur ya dawo ya d'auki zahra domin komawa gida. Zahra dai bata so hakan ba amma dai ba yarda ta iya a bisa dole ta koma gida. Bayan sun koma sunyi wanka, suka hau shan soyayyah kamar zasu cinye juna haka dai sukai tayi kamar yarda suka saba. Washe gari akai henna day, bayan henna day, washe gari suka fara bakin su kamar haka! Ladys party, bayan ilham da ruma sunyi ladys party, washe gari akai kamu washe gari akai cocktail washe gari dinner, washe gari sukai party, washe garin party aka rufe da d'aurin aure. Masha ALLAH biki yayi kyau ba qarya 'yan uwa da abokan arzi harma da mutan kaduna wato su nana da mama sun halacci taro. Bayan an gama biki da yamma an kai amare gidajan mazajan su an dawo gida. Zahra dai ji tai sam yau bazata koma gida ba kamar yarda take kullum da yake ta gaji sosai, dan haka suna dawowa daga kai amarya ta kashe wayarta sanan ta haye sama tai kwanciyarta. Ba jimawa bacci mai nauyi ya kwashe zahra, mashkhur dai haka ya qaraci kiran shi wayar zahra a kashe, daga qarshe kuma yazo gida akace mai zahra har tai bacci haka dai ya koma gida badan yaso ba, sabida a halin yanzu zahra ta zamewa mashkhur jinin jiki. Ranar dai da kyar mashkhur ya iya bacci sabida tsabar baqin cikin rashin zahra, bashi yayi bacci ba sai bayan sallah asuba bacci yayi awan gaba da shi. Washe gari. Bayan zahra tai sallah asuba ta koma bacci ba ita ta farka daga bacci ba sai wajan 11am sabida tsabar gajiya. Tana farkawa mashkhur ne ya fara fad'o mata rai. Wani murmushin ta saki mai cike da fassarori da dama, sanan ta miqe ta shiga toilet tai brush, sanan ta sauka qasa domin yin breakfast. Bayan zahra ta qarasa draining ba wanda ta tarar sai nana da abdul suna shan hirar su ta masoyah. Murmushi zahra tai tare da jan kujera ta zauna tana gyaran murya dan ta lura basu san da zuwan taba ma. Murmushi abdul yayi tare da cewa barka da sakkowa aunty zahra, wani kallo zahra ta watsa mai tare da cewa kai yaya abdul yaushe kuma na zama aunty taka?. Murmushi abdul yayi sanan yace hmmm ke da zaki bani qanwar ki ai kinga kin zama auntyta kuma bugu da qari kina auran yayana. Wani siririn murmushi zahra ta saki tare da cewa uhmm amma kaga ita da yake bata da kunya ko gai dani ba tai ba,. D'an hararar zahra nana tai tare da cewa aunty zahra ina wuni, hmm bana son gaisuwar taki sai dana roqa ai yaya abdul mun baka ita halak malak ba sai ka kawo kud'in zance ba bare lefe kai sadikin ma bada ban dole bane sai nace abarshi. Allah ya kiyaye dai sai kace wata 'yar tsana wlh sai anyimin komai wanda akewa 'ya mace in za'ayi mata aure. Dallah can matsa ni in banda rashin kunya na ta6a ganin mace tana hira da saurayin ta a gidan su wai harma wani abinci kike bud'e baki kici a gaban sa kai yah ALLAH abun ya munana zahra ta qarasa maganar cikin sigar tsokana. To haka dai zahra da abdul harma da nana sukai ta hirar su gwanin ban sha'awa har suka qarasa breakfast d'in su. Bayan sun qarasa zahra miqewa tai ta koma sama ta d'auki wayarta ta kirawo number mashkhur. Sai da zahra tai kira uku sanan mashkhur ya samu damar d'agawa ko da mashkhur ya d'aga shiru yayi ba tare da yace komai ba. Murmushi zahra tai cikin jin dad'i tace good morning my husband?. Jim mashkhur yayi kamar bazai amsaba can kuma cikin muryar bacci yace morning, hmm lafiya hero naji kamar muryarka kamar na tashe ka daga bacci. Rai ba dad'i mashkhur yace ban sani ba, murmushi zahra tai sanan ta sauke ajiyar zuciya tace ALLAH ya wuce zuciyar mijina wai mai ya faru naga kana wani shamin qamshi?. Oh ni zaki rainawa hankali ko ai kinfi kowa sanin mai kikayi. Cikin murya mai kashe zuciyar masoya zahra tace uhmm nifa ba abinda nasan nayi ni kewarka nake ma. Shuru mashkhur yayi yana jinjina rashin mutunci irin na zahra, har wani kashe mai murya take dan ta sake jefa shi a wani hali kenan. Naji kayi shiru ni bama wanan ba yaushe zakazo ka d'auke ni. Oh sai yanzu kika damu da wanan ma to ban sani ba sai sanda naga dama zanzo. Tom shikenan hero inma dai sai zuwa nan da ko one week ne kaga ai na d'an wuta ko?. Rai a 6ace mashkhur yace ai dama nasan sam bakya jin tausayi na nan da one week ko to ki shirya yau-yau d'in nan ba sai gobe ba zanzo bayan sallah isha'i. Tom shikenan hero na sai kazo, in kuma nayi bacci ma sai ka bari zuwa gobe ko?. Dan ALLAH kafin nazo kiyi baccin ki gani, wlh ko bacci mutuwa zaki sai kin tashi in mun tafi, ke bama sai kin tashi ba da kai na zanzo na d'auke ki da hannu na na fita da ke daga gidan. Kai mama tana nan fa ga kuma ga ammi ma, wani siririn tsaki mashkhur yaja tare da cewa to kiyi bacci kiga aiki da cikawa daga haka ya kashe wayar. Dariyar mugun zahra ta saki, sanan ta sake jan blanket ta rufe jikinta ta koma wani saban bacci dan wanda tai bai ishe ta ba. Tofa zahra yau tasha baccin wutawa kamar dai itace amarya, sabida ta gaji sosai a bukukuwan da suka sha. Sai misalin qarfe uku zahra ta tashi. Bayan ta tashi ta shige toilet tai wanka sanan ta d'aura alwala. Tana futowa tasa wasu kayan sanan ta gabatar da sallah, bayan ta idar ta sauka qasa domin cin abinci. Bayan zahra ta gama cin abinci tai sallah isha'i, wucewa tai 6angaran dady domin ta gaishe shi. Bayan ta shiga sun gama gaisawa daga nan kuma suka hau hira abin gwanin birgewa, zahra ba dai ita ta futa daga 6angaran dady ba sai da aka fara kiran sallah magriba sanna ta futo. Bayan tayi salla magriba nan ma zahra zama tai suka tai hira da mama, har lokacin sallah isha'i yayi zahra ta miqe dama can da alwalar ta dan haka sallah ta tai kawai, bayan zahra ta idar da sallah ba 6ata lokaci ta fara shirin tafiya gidan dan tasan mashkhur yana kan hanya. Ko da zahra ta gama shiryawa haka taji bacci yana kwasarta sama-sama amma taqi kwanciya sabida tana sane da abinda mashkhur yace mata, dan in yayi mata hakan ba qaramin kunya zai bata ba. Zahra tana zaune gyangyand'in nan yana d'iban ta taji qarar shigowar message,. Da sauri zahra ta watstsake idanuwanta daga gyangyand'in da take ta fara karanta message d'in. Mashkhur ne ya turo mata saqo a taqaice da ki futo ina jiran ki a waje. Da sauri zahra ta miqe sanan tai mai reply da bazaka shigo bane?. Daga haka zahra ta d'auki mayafin ta jiki a mace taiwa mama sallama sanan ta wuce wajan ammi. Tana shiga cikin kasalaliyar murya tace ammi zan tafi, kallon ta ammi tai tare da cewa naga idanuwan ki suna lumshewa kamar dai mai jin bacci. Cikin layi zahra tace hmm wlh ammi bacci nake ji sosai, bacci kuma zahra banda bacci da kika sha yau. Wlh ammi ni bai ishe ni ba kin san dai fa nagaji sosai a bikin nan. Wani qasaitaccan murmushi ammi tai mai cike da fassarori iri-iri, cikin mamaki zahra tace tabbas ammi nasan wanan murmushi naki da maga mai kike so kice ne wai?. Girgiza kai ammi tai tare da cewa ba komai sai alkhair ALLAH ya tsare hanya ki tafi yana jiran ki, tinda bazai shigo ba. Zahra tana qoqarin magana taji qarar shigowar message d'in mashkhur, hmmm bazaki futo ba sai nazo na d'auke ki da kai na kenan, wlh kika qara 5 minutes baki futo ba da kai na zanzo na d'auke ki. Da sauri zahra ta juya tare da cewa tom shikenan ammi by tana qarasa maganar ta fuce da sauri, ammi wani murmushi ta saki tare da cewa tom shikenan zahra ki gai da gida. Zahra kuwa ko takan ammi bata biba ta sauka qasa ameer yana yi mata bye bye amma bata bi ta kan saba ta fuce da sauri jiki a mace. Duk da tsayin farfajiyar gidan nan haka zahra tai ta zanbad'a sauri kamar zata tashi sama har sai data fara hango motar mashkhur sanan ta rage saurin nata. Bayan zahra ta qarasa a hankula ta tsaya bakin qofar motar. Zahra tana kallon mashkhur ta glass d'in motar ta tabbata a fusace yake da ita dan haka bata wani tsaya ya bud'e mata murfin mota ba ta bud'e da kanta, dan tasan ma ba lallai ya bud'e mata ba tinda fushi yake da ita. Zahra tana shiga ta zauna sanna ta rufo murfin motar, har time d'in mashkhur bai d'ago ya kalli zahra ba yana ta danna wayarsa,. Zahra tinda taga mashkhur yana nuna mata I don't care itama bata ce mai komai ta kame bakin ta. Har sai da ya gama jan ajinsa sannan ya tayar da motar suka fuce daga gidan. Bayan sun hau titi sun fara nisa mashkhur a hankula ya saci kallon zahra ta gefan ido, gani yayi ta kishin gid'a tana gyangyad'i. Rai ba dad'i yace Allah ya baki ikwan bacci sai na watsa miki ruwan sanyi a face d'in ki. Cikin kasalaliyar murya zahra tace haba hero na ruwan sanyi kuma wai mai nai maka?. Banza mashkhur yayiwa zahra ba tare da yace komai ba. Hanun ta zahra ta d'ora akan na mashkhur ta d'an shafa Sanan tace haba hero na wai kai in kana fushi dena sona kake ko kuma dena tausayamin kake na gajifa sosai ka bari nai bacci nan. Mashkhur ji yayi zuciya shi tai mai sanyi da yaji zahra tana shafa mai hannun sa, lumshe ido yayi ya bud'e har lokacin bai sakin ransa ba yace! Ban sani ba d'in ke har kina da lokaci bacci yanzu wlh ko mun koma gida baki isa kinyi bacci ba sai kin biyani bashina na jiya, Sanan mu d'ora dana yau. Cikin matsanancin jin bacci zahra ta bud'e ido tare da cewa bazan iya ba. Oh karki iya mana ni ai zan iya ai ba neman iyawarki nake ba tinda ba qarfi na kika fiba. Oh ta qarfi zakiyi kenan? Zahra ta qarasa maganar tana kwantar da kanta akan damtes hanun mashkhur da yake driven. Kwantar da murya mashkhur yayi tare da cewa haba my teady ki ringa tausayamin mana, jiya kuwa kinsan halin da na shiga sabida rashin ki a kusa dani?.......... Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 136* Kwantar da murya mashkhur yayi tare da cewa haba my teady ki ringa tausayamin mana, jiya kuwa kinsan halin da na shiga sabida rashin ki a kusa dani?.......... Itama zahra cikin kasalaliyar murya tace ina tausaya maka mana yaya mashkhur, wlh jiya bacci nake ji sosai kuma bakazo ba shi yasa na kwanta amma pls ka yafemin kaji bazan qaraba bana so naga kana fushi dani bana jin dad'i hakan my hero. Shikenan it's ok komai ya wuce teady na amma kimin alqawari bazaki qara aikata min abu irin wanan ba. Ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa na dena daga yau my hero. Yauwa dear na ALLAH ya barmu tare, murmushi zahra tai tare da cewa ameen mijina. To daga haka bacci yayi awan gaba da zahra a jikin mashkhur da yake driven. Bayan sun isa gida mashkhur yayi parking, bud'ewa yayi ya fita ko daya tashi zahra jikin ta duk yayi nauyi sai wani layin bacci take dan haka goya ta yayi kawai a baya. Daga haka ya rufe motar suka shige cikin gidan, suna shiga mashkhur ya haye sama bayan sa goye da zahra. Yana shiga bedroom, bai tsaya ko ina ba sai toilet a hankula ya sauke zahra sanan ya d'ebo ruwa ya fara wankewa zahra fuska. Bayan ya gama wanke mata fuska ruwa wanka ya had'a musu suka fara wanka a tare. Bayan sun gama suka futo hannu riqe dana juna, ugun mashkhur d'aure da towel qirjin zahra d'aure da towel. Nan da nan mashkhur ya kashe globes d'in bedroom d'in ya kunna marasa haske. Sanan ya dawo kan zahra ya janye towel d'in jikin sa suka fad'a kan bed kafin kace meye wanan suka fara romance dama tun a towel mashkhur ya fara latse zahra. Bayan sun gama romance d'in su suka zarce da sex abinsu. Haka mashkhur yayi ta mirje zahra kamar wanda su kai sati basu had'u ba kai abinda sai wanda ya gani, sunajin dad'in junan su ba wai. Bayan sun gama sex d'in rungume juna sukai suka shige blanket kamar dai kullum suka cigaba da tsotar bakunan junan su har bacci yayi awan gaba da su. Washe gari. Har qarfe 8 zahra bata tashi ba tana nan tana sharar baccin ta. Mashkhur kuwa ganin yarda zahra take bacci hakan ne ya hana shi fita wajan aiki dan haka ba 6ata lokaci ya wuce kicin domin had'awa matar sa zahra breakfast kafin ta farka daga bacci. Misalin qarfe 09:30am mashkhur ya kammala girki ya jera a draining sanan ya wuce sama domin tashin gimbiyar sa zahra. A hankula ya hau kan bed d'in ya fara wurawa zahra iska a hankula. Cikin bacci zahra taji iska tana shiga kunan ta a hankula, da sauri ya bud'e idanuwan ta, tana ganin mashkhur ta saki ajiyar zuciya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa barka da safiya teadyna da fatan kin tashi da qaunar mijin ki fiye da kullum. Murmushi dole zahra tai sanan ta gyad'a kai alamun ee, sanan ta miqawa mashkhur hannu tare da cewa help me. Ba musu mashkhur ya riqe hanun zahra ya miqar da ita zaune. Dafe kanta zahra tai wanda yake yi mata mugun ciwo, dear lpy kuwa?. Mashkhur ya tambayi zahra yana tsare ta da ido. Cikin murya gajiyayu zahra tace kai nane yake d'an yimin ciwo. Da sauri mashkhur ya d'ora hanunsa akan zahra tare da cewa sannu mai yake faruwa ko zazza6i kike na d'auko miki magani ko mu tafi asibiti ne?. Girgiza kai zahra tai sannan tace ina tinanin kawai rashin cin abinci ne da gajiya amma lafiya ta qalau. Oh shikenan na dafa miki breakfast bari naje na kawo mike tinda baki da lafiya ba sai kin sauka qasaba mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa tsaye. Mashkhur yana fita zahra ta miqe ta shige toilet domin yin brush. Bayan tayi brush d'in futowa tai jiki ba kwari. Tana futowa mashkhur yana shigowa hannu riqe da tire d'in abinci. Qarasowa zahra tai ta zauna sanan tace yauwa hero sannu amma ni yanzu nafi son nasha tea kafin naci komai, ko na samu hanjina ya warware. Ok bari na had'a miki, ba 6ata time mashkhur ya had'awa zahra shayi mai kauri ya miqa mata. A hankula zahra ta kar6a tare da cewa thank you dear, a hankula ta d'ebe tea d'in a spoon ta kai bakin ta. Haka zahra ta ringa sha a hankula amma kafin ta qarasa shan tea d'in taji zuciyar ta tana tashi sama-sama, ko rabin tea d'in bata shaba ta miqawa mashkhur tare da cewa ni bana son tea mai madara fa. Kar6a mashkhur yayi cikin mamaki yace amma yau kika dena sha ko?. Gyad'a kai zahra tai sanan tace! Kawai ji nai yana sani tashin zuciya. Ajiye tea d'in mashkhur yayi tare da cewa to yanzu mai kike so kici a cikin abinda na dafa miki. Gyara zama zahra tai sanan tace bani pepper soup d'in sai yafi dama-dama, ba musu mashkhur ya yiwa zahra saving sanan ya miqa mata ya d'auki ragowar tea d'in ta ya fara sha. Zahra tin kafin ta kai da kai pepper soup d'in bakin ta taji qamshin sa ya daki hancin ta. Qamshin sa yana dukan hancin ta taji zuciyarta ta sake tashi. Amma zahra daurewa tai sabida kar mashkhur yaji ba dad'i, ko yayi tananin bataji dad'in girkin sa bane duk da bayau ya saba yi mata girkin ba. Jiki a sanyaye ta d'ebo pepper soup a spoon ta kai bakin ta. Zahra tana had'i yewa taji amai ya tawo mata gadan-gadan da sauri ta ajiye plate d'in a gefe ta nufi toilet a guje. Tana zuwa ta durqushe ta fara sheqa amai. Mashkhur hankali a tashe ya ajiye cup d'in hanun sa yabi bayan zahra yana kiran sunan ta. Yana qarasawa toilet d'in ya tsuguwa a gefan zahra da take ta sheqa amai. Haka zahra tai ta amai sai da ta amayo da komai na cikin ta, tum tana iya amai har sai da ta gaza ko tayi yungurin ba abinda yake futowa. Hankalin mashkhur dai ya tashi sosai haka ya temakawa zahra ta wanke jikin ta sanan ya wanke toilet d'in. Zahra a galabaice mashkhur ya taimaka mata ta iya futowa, tana futowa tacewa mashkhur ya kwashe abinci bata son jin qamshin su. Jiki na rawa mashkhur ya kwashe kayan abinci gaba d'aya ya fuce dasu. Bayan ya dawo ya d'ebowa zahra kaya mara nauyi ya tai maka mata tasa. Sanan ya zauna cikin tausayawa yace teady na sannu bari mu tashi mu tafi asibiti koh?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa nifa lafiya ta qalau yaya mashkhur. No Zahra baki da lafiya fa kalli yarda kike amai kuma kince kan ki ciwo yake wai mai kikaci a gida ne haka tun jiya na lura yanayin ki ya canza gaba d'aya. Komai ma naci, inaga kawai abubuwan dana ci ne suka sa cikina ya rud'e nake amai amma ka bari zuwa anjima zan warke. Tom shikenan in anjima baki warke ba dole muje hospital fa kin yarda?. Gyad'a kai zahra tai alamun ee, yauwa baby na yanzu mai kike so kici?. Girgiza kai zahra tai alamun aa, haba teady ya za'ayi kice bazakici komai ba pls ki daure ki sha ko black tea ne. Ok kawomin black tea d'in amma karka samun suger, da sauri mashkhur ya miqe tare da cewa ok teady im coming. Bayan few minutes mashkhur ya dawo hannu riqe da cup d'in black tea mara suger kamar dai yarda zahra ta buqata. Yana zuwa ya zauna suna faces d'in juna ya fara bawa zahra a baki, haka zahra ta daure ta ringa sha duk da bata so tana Shane kawai sabida ta kwantarwa da mashkhur hankali dan taga kamar hankalin sa ya tashi. Zahra tana shan rabin cup tace ya ishe ta, mashkhur yaso ta shanye amma zahra ta kasa. Murya a raunane zahra tace ka kawo min ruwa. Oh my dear ki bari zuwa 5 minutes sai kisha kinsa in kana had'a ruwan sanyi dana zafi a lokaci guda hakan yana haifar da matsalar koh?. Hmmm yaya mashkhur ni dai kawai ka bani nasha. Ok teady tinda kina so bari na kawo miki mashkhur ya qarasa maganar yana miqewa hanun sa riqe da ragowar tea d'in da zahra tasha. Ko da mashkhur ya fita sai daya 6ata 5 minutes kafin ya dawo sabida baya so zahra tasha ruwan zafi da sanyi a lokaci guda. Amma ga mamaki mashkhur bayan 5 minutes yana dawowa bedroom d'in ya tarar da zahra baje akan bed tana bacci. Ajiyar zuciya ya sauke ya ajiye ruwan a gefe sanan ya hau kan bed d'in ya lulu6ewa zahra jikin ta da blanket sosai, yana jin son ta da qaunar ta bige da tausayin ta suna ratsa mai tsakiyar zuciya. Bayan baccin zahra yayi nisa mashkhur sauka qasa yayi ya fita daga gidan domin siyowa zahra abinci restaurant ko zata iya ci inta tashi daga bacci. Haka zahra tai ta sharar bacci abinta ko kwakwaran motsi bata iyayi tinda ta kwanta. Mashkhur kuwa dayaga qarfe biyu tayi zahra bata farka ba hakan ne yasa ya tashi zahra domin tai sallah azahar. Da kyar zahra ta iya miqewa ta shiga toilet domin yin alwala, bayan ta fito tai sallah, bayan ta idar ta koma kan bed domin ta koma bacci. Kallon ta mashkhur yayi cikin mamaki yace! Teady wai lafiya kuwa wanan baccin fa yayi yawa, tin jiya fa kike jin bccin nan kuma kinyi bacci sosai amma baki dena jiba. Jiki a kasalance zahra ta gyara kwanciyar tare da cewa hmmm gajiyar biki ce kawai ka barni na wuta zuwa anjima zan dawo normal. Hmm haba teady ai ko kece amaryar yaci ace kin wuta wanan baccin haka da kika sha. Gaskiya dai ki tashi kici abinci mu wuce hospital, aaa ni fa ba abinda yake damuna zanci abinci amma bazani wani hospital ba, zahra ta qarasa maganar tana miqewa zaune da kyar. Miqewa mashkhur yayi ba tare da yace komai ba ya fuce daga bedroom d'in, bayan few minutes ya dawo hannu riqe da jalop d'in shinkafa mai cabbage da nama wanda ya siyo mata. D'ayan hanun kuma juices ne mai sanyi a glass cup, yana qarasowa bed d'in ya zauna kusa da zahra sanan ya ajiye a plate ya fara bata a baki. Haka zahra ta ringa cin abinci, ba laifi taci abincin sosai dan harma ta kusan cin rabin abinci. Zahra tana gab da cin rabin abinci taji zuciyarta ta fara tashi. Da sauri ta dakatar da mashkhur da bata abincin sanan ta d'auki glass cup d'in lemon ta fara sha. Bayan zahra ta gama sha iya ishe ya isheta ajiyewa tai sanan tacewa mashkhur, alhamdulilah nifa na qoshi. Hmmm teadyna ki qaraci mana ko kad'an ne ko rabine kici. Girgiza kai zahra tai sanan tace aa ka bari jiki na yanzu duk ya mutu kuma na qoshi in na tashi daga bacci zan qarasa cin ragowar. Daga haka zahra ta kwanta, mashkhur kuwa miqewa yayi ya fuce da ragowar abinci. Bayan ya dawo zama yayi yana d'an yiwa zahra tausa kamar yarda ta umarce shi yayi mata yana danna mata jiki ko taji kwarin jikin ta. Zahra har ta fara bacci taji wani mugun tashi zuciya fiye dana dazuma. Da sauri ta miqe zaune sabida ji tai kamar zatai amai. Tana miqewa zaune taji wani saban amai ya tawo mata gadan-gadan. Da sauri ta miqe sanan ta nufi toilet a guje, tana zuwa ta fara sharara amai a sin. Haka zahra tai ta amai har sai da ta amayar da abinda taci gaba d'aya. Hmmm hankalin mashkhur ya sake tashi sosai a lokacin ne ya sake tabbatarwa zahra fa bata da lafiya tabbas da akwai abinda yake damun ta. Haka mashkhur dai ya temakawa zahra ta sake wanke jikin ta sanan ya gyara inda tai amai. Suna komawa bedroom ya d'auko mata kayan ta ya temaka mata wajan sawa sanan shima ya shirya a hanzarce. Yana gama shiryawa ya miqawa zahra hijab tare da cewa kisa mu tafi hospital. Girgiza kai zahra tai sanan tace aa ni fa ba abinda yake damuna ka rabu dani a gida. Hmm teady nasan bakyason zuwa hospital shi yasa kike cewa lafiyar ki qalau muna zuwafa zamu dawo dubaki za'ai dan asan mai yake damun ki amma ba kwantar dake za'ai ba. Haka dai mashkhur yayi ta lalla6a zahra har ta amince suka tafi asibiti domin a duba ta asan mai yake damun ta................... [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Double page......... Haka dai mashkhur yayi ta lalla6a zahra har ta amince suka tafi asibiti domin a duba ta asan mai yake damun ta................... Bayan zahra da mashkhur sunje hospital anyiwa zahra gwaje-gwaje da 'yan tambayoyi, zahra dai tin daga irin tambayoyin da ake mata ta fara tinanin wani abun. Bayan an gama gwaje-gwaje sakama ko ya nuna zahra tana d'auke da cikin 3 months. Hmmmm abin ba'a cewa komai zo kaga farin ciki wajan mashkhur duk da ba ma'abocin fara'a bane amma ya kasa rufe baki. Ita kuma zahra mamaki ne ya rufe ta da tsoro lokaci guda dan harma ta rasa mai zatace. Bayan sun shiga mota zahra shiru tai ta rafka uban tagumi tana tinanin garin ya haka ta faru. Mashkhur da yake driven juyowa yayi ya kalli zahra cikin farin ciki yace teady naga fuskarki wani iri kamar bakya farin ciki da baby da zamu samu. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta juyo ta kalli mashkhur tare da cewa hmm yaya mashkhur taya akai hakan ta faru daga tariya kuma sai samun ciki. Wani kallo rainin hankali mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa haba dear wanan wace kalar tambayar rainin hankali ce? Kamar ya taya aka samu cikin nan oh ke duk baki san yarda haka ya faruba. Ko kina nufin duk sex d'in da muke baki san anayi ba. Hmm ni ba haka nake nufi ba kawai ina mamaki yarda ciki yayi saurin shiga acikin 3 months da sati biyu, yanzu kenan ashe ina shiga da sati biyi na samu cikin. Oh mamaki kike kenan ai 2 week d'in ma da basu shiga ciki ba da akwai dalili. Lokacin da muka tare sai da kikai one week kina wasa da hankalina d'ayan one week d'in kuma inaga cikin shiga yake a lokacin kinga kuwa ai aiki yayi kyau, mashkhur ya qarasa maganar yana sakin murmushi. Kamar zahra zatai kuka tace kai wai ace daga tariya harka yimin ciki wanan wace kalar rayuwace. Oh bazaki godewa Allah ba kenan bisa ni'imar daya baki. Nagode mana amma ni gaskiya ban shirya haiwuwa yanzu ba,. Cikin mamki mashkhur yace sabida mai yanzu fa auran mu ya kama qafar 2 years ai ya kamata musamu ladan aure kuwa. Oh ai shekara biyun ba irin wanan bace, hmmm naji duk da hakan dai ai da tun sanda aka auramin ke muka fara shan soyayyah to yanzu da ina yi miki bishara kina da 2 babys harma da wani cikin. Harara zahra ta watsawa mashkhur tare da cewa ALLAH ya sauwaqe sai kace wata akuya. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa ba wata akuya ke ki godewa ALLAH mijinki ma ya iya harka tinda gashi kin samu ciki, inaga ma a first night d'in kika samu ciki mashkhur ya qarasa maganar cikin tsokana. Ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa shikenan in na mutu a wajan haiwuwa ai ka wuta. Da sauri mashkhur ba shiri yaci birki qiii a tsakiyar titi, sannan ya dafe girjinsa alamun ya tsorata dajin maganar zahra sosai. Mashkhur sai da ya d'an wuta dan har sai da ya fara tara go slow sanan ya iya cigaba da tafiyar lokaci guda yanayin sa ya canza daga na farin ciki zuwa tashin hankali duk ac motar gumi yake, lokaci guda idanuwan sa suka canza suka koma ja. Zahra ta d'an tsorata da hakan dan haka shiru tai bata sake cewa komai ba. Har mashkhur ya qarasa gida bai sake cewa komai ba itama zahra batace komai ba. Suna zuwa mai gadi ya bud'e musu qofa, mashkhur ya shiga yayi parking d'in motar jiki a sanyaye. Da kyar mashkhur ya iya kashe motar sanan ya futo, zahra itama futowa tai tabi bayan mashkhur da yake tafiya jiki ba kwari. Mashkhur yana shiga gidan ya wuce bedroom yana shiga bedroom room ya cire kayan sa kamar yarda ya saba in yana cikin damuwa, boxser kawai ya bari a jikin sa ya fad'a kan bed zuciya cike da damuwa. Mashkhur bai dad'e da kwanciya ba zahra itama ta shigo jiki ba kwari ta cire hajab d'in ta itama ta rage kayan cikin ta kamar yarda mashkhur yayi. Bayan ta cire kayan jikin ta ta d'auko best iya guiwa tasa, sanan ta fad'a bed kan mashkhur. A hankula ta shafa bayansa tare da cewa yaya mashkhur ka tashi zaune kasan kwanciyar rib da ciki ba kyau fa. Jim mashkhur yayi kamar bazai yi motsi ba can kuma ya rigingina ya gyara kwanciyarsa ya koma yayi plat idanuwan sa suna kallon sama. A hankula zahra ta kwanta a qirjin mashkhur tare da cewa wasa nake maka hero na kayi haquri bazan sake fad'in hakan ba kuma insha Allah tare zamu mutu. Lumshe ido mashkhur yayi ya shafa bayanta tare da cewa ba komai teady na bake kika 6atamin rai ba kawai ina jimamin ranar da zan rabu dake ne. Hmmm in sha ALLAH zamu mutu tare yaya mashkhur, in ta kama ma a qabari d'aya za'a binne mu ko kuma kabari na yana kusa da naka. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa hmmm amma kike cewa in zaki haiwu zaki iya mutuwa. Hmmm kawai na fad'a ne amma in sha ALLAH zan haiwu lafiya qalau na haifa ma baby mai kama da kai. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa hmmm ki dena cika baki karfa kizo ki haifamin mai kama dake. Uhmm to baka son mai kama dani ne?. Aa ai nama fison mai kama dake in ringa kallonta inajin dad'i. Haka mashkhur da zahra sukai ta hirar su gwanin ban sha'awa har bacci yayi awan gaba da zahra. Mashkhur kuwa zahra tana bacci ya tashi yayi wanka sanan ya shirya ya fice daga gidan. Zahra ba ita ta tashi daga bacci ba sai wajan sallah magriba tana tashi ta shiga toilet tai wanka, sanan ta futo tai sallah. Bayan ta idar da sallah tinanin mai zataci ta farayi dan tasan yanzu duk abinda taci ba zama zai yi a cikin ta ba. Haka dai ta sauka qasa ta d'ebo fresh milk a class cup sanan ta dawo sama tana ta tinanin ina mashkhur ya tafi haka. Bayan zahra ta dawo zama tai a gefan bed sanan ta d'auko wayar ta. Hmmm zahra tinani ta fara wa zata fara gayawa tana da ciki?. Contact number zahra ta shiga ta dailing d'in number ilham. Bugu uku ilham ta d'auka, tana d'auka murya a sanyaye tace hmm sai yanzu ki kai niyar kira na kenan tun yaushe nake kiran ki ke ko d'an jajan first night d'in nan ma bazaki bugo ki min ba ko. Murmushi dole zahra tai sanan tace hmmm ke dai ilham bari kawai nima na shiga cikin tawa matsalar taya zaki jini. Cikin mamaki ilham tace matsala kuma zahra matsalar mai fa?. Hmmm ke dai ilham bari kin san tinda aka gama d'aurin aure aka kai ku nake ta faman bacci sam bana moruwa cutar bacci ta kamani, daga qarshe kuma duk abinda naci na amayar da shi, wai da mukaje asibiti ashe ciki ne dani. Cikin matsanancin mamaki ilham tace ke zahra ban san wasa fa ciki kuma?. Wlh ilham da gaske nake ciki har na tsawan wata uku inaga ma a first night na tsinci abuna. Wani iwun farin ciki ilham ta saki wanda sai da zahra tai saurin janye wayar daga kunan ta. Kai ilham meye haka kuma? Ke kuwa zahra ba dole nai farin ciki ba ciki kika cemin fa. Haka dai zahra da ilham sukai ta tattaunawa har mashkhur sai da ya dawo sanan zahra ta samu tai sallama da ilham. Haka mashkhur yayi ta lalla6a zahra har ta samu ta d'anci abinci. Bayan gama ci mashkhur ya bata gift d'in da ya siyo mata. Jikin na rawa zahra ta fara bud'e ledar hannu na rawa dan taga gift d'in mai ta samu. Hmmm zahra tana gama bud'e ledar kafin ta bud'e kwalin ta saki iwun farin ciki tare da hugg d'in mashkhur saka makwan ganin kwalin wayar I phone 15 pro max wanda ba a dad'e da lunching d'in taba. Haba teadyna kiyi a hankula kar kimin 6ari mana duk dan sabida tsabar farin ciki babyn da zaki haifa min ne fa yasa na siyo miki wanan, sauran gift d'in ma ki bari sai kin haiwuma. Hmmm lallai zahra tayi goshi ga I phone 15 pro max ga ciki awnnnnnnn. Mashkhur da zahra sun d'an d'agawa junan su qafa wajan yawan sex sabida kar suyi 6arin baby. A sati bai fi suyi sau biyi ba har ciki zahra yayi kwari ta fara zuwa awo. Haka zahra da mashkhur su kai ta kula da cikin sosai yarda ya kamata, kuma suna qara shan soyayyah su abun gwanin sha'awa kullum qara shaquwa suke. 6angaran su ammi da mama harda da sauran mutan gidan da suka san zahra tana da ciki zo kaga farin ciki, da yake dai bata gayawa kowa ba har sai da ya fara futowa suka gani. Sai shirya-shirya suke kamar ba qaramin ciki ba, yarda kasan ciki ya stufa zahra ta kusan haiwuwa. 6angaran nana da abdul kuwa soyayyah suke mai kyau da stafta ba laifi yanzu abdul yana qaunar nana sosai,. Dan har manya sun shiga zancan ansa musu rana aure. 6angaran ilham ma tana zaune ita da mijin ta ahmad lafiya qalau suna shan soyayyah su yarda ya kamata abin dai sai wanda ya gani. Itama 6angaran ruma suna zauna da mijin ta lafiya...... Momy and saratu....... Tofa momy da saratu sunyi ladama sosai da sosai, sun zama abin tausayi, duk kud'ad'an da suke da shi ya qare sabida hidima da kan su, kai har sai da ta kai ta kawo abinda zasuci yana neman yafi qarfin su. Hakan ne yasa sukai sauri suka futo da mazace duk da basu da wani arziki kamar tsofafi mazajan su na da. Hmmm ashe dai anan wahalar take, momy dai wata uku tai a gidan mijin ta ya fara jibgar ta, laifi kad'an tai duka ne da zagi zai biyo baya, kullum mijin ta a cikin dukan ta yake. Saratu kuwa ta gamu da kishiyoyi shu'umai wanda suka fita makirci da yake a gida d'aya aka had'e su. Su ba boka bare malam makircin baki kawai suke had'a mata a wajan miji. Lokaci guda itama mijin ta ya tsanata, ga uban girkin da take ci in girkin ta ya zagayo. Duk da bata da 'yaya sai ta dafawa 'yayan kishiyoyi da kishiyoyin girkin in ranar girkin tane. Ga yaran da uban yawa kamar kiyashi. Lokaci guda itama saratu ta rame ta fige ta lalace, kai abun tausayi dai da saratu da momy sam ba mai bawa wani haquri sabida duk a cikin matsala suke........................ Hmmm Allah yasa mu dace shi yasa ba kyau zalin ci. Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING........... *Page 137* Lokaci guda itama saratu ta rame ta fige ta lalace, kai abun tausayi dai da saratu da momy sam ba mai bawa wani haquri sabida duk a cikin matsala suke................... After 6 month. Gaskiya ni daga nan ka wuce dani gida dama kace bazaka barni na tafi gida ba sai edd na ya cika to tinda yau ya cika kawai ka kai ni gida, zahra ce take fad'in hakan wanda take zaune agaban mota da qatan cikin ta, shi kuma mashkhur yana daga gefe yana driving. Haba mom on born ki bari mana muje gida ki shirya sosai sai na kai ki yaufa edd naki ya cika daga asibiti sai gida kuma. Ee naji daga asibitin sai gida, tun yaushe su ammi suke cewa ka dawo dani gida amma in banda naci irin naka kaqi wai sai edd na ya cika, to tinda yanzu ya cika ai sai ka kai ni gida na haiwu. nifa bazan sake kwana a gidan ka ba yau a gida zan kwana. Haba teadyna coll down mana, in sha ALLAH yau zan kai ki gida amma ai sai ki bari muje muyi sallama ko, mashkhur ya qarasa maganar yana satar kallon zahra. Wace kalar sallama ce bamuyi ba ni zahra pls yaya mashkhur ka kai ni gida haka ko so kake muna cikin sallama na haiwu ne?. Haba my wife kema kinsan zanyi missing d'in ki na qarshe ne fa daga shi zan mayar da ke gida wlh. Ajiyar zuciya zahra tai sanan tace hmm ka d'aukar min alqawari ko?. Murmushi mashkhur yayi tare da shafa hanun zahra yace uhmm na d'aukar miki alqawari mom on born ALLAH ya sauke ki lafiya teadyna. Murmushi zahra tai tare da cewa thank you dadyn on born, wani shu'umun murmushi mashkhur yayi sanan yace hmm na qagu ajiyar nan tawa ta futo fili fa ni.......... Mashkhur yana qarasawa gida yayi horn, ba jimawa mai gadi ya bud'e get, yana bud'e mashkhur ya shiga yayi parking d'in motar sanan ya futo. Bayan ya futo ya nufi 6angaran zahra ya bud'e mata qofa sanan ya miqa mata hannu domin ya temaka mata ta miqe. Zahra riqe lallausan hanun mashkhur tai sanan ta fara qoqarin miqewa tana dan nunfasawa, dan cikin yayi mata nauyi sosai. Abinka da cikin fari, ba'a saba ba. Bayan mashkhur ya taimakawa zahra ta futo, rufe murfin motar yayi sanan ya riqe hanun ta suka fara tafiya a hankula. Bayan sun shiga ciki sunzo dai-dai matatakala tsayawa zahra tai tare da cewa hmm nifa na gaji ka bari na wuta sai muhau saman. Kallan ta mashkhur yayi cikin tausayawa yace aa ki bari kawai na d'auke ki. Girgiza kai zahra tai sanan tace! Aa ni nafiso na taka da kai na, sabida na qara motsa jikina. Tom shikenan my teady ki daure mu qarasa hawa d'in kinga sai ki wuta sosai koh?. Gyad'a kai zahra tai tare da d'an matsa hanun mashkhur da ya ruqe ta tace ok ba damuwa muje. Haka zahra da mashkhur suka cigaba da tafiya a hankula har suka gama hawa. Basu tsaya ko ina ba sai bedroom, suna shiga zahra tace kai yah ALLAH ta qarasa maganar tana dafa goshi. Bakomai yasa zahra hakan ba face ganin uban kayan baby's d'in da ya cika bed d'in, kai kusan duk inda ka ratsa a gidan nan sai kaga kayan baby, bama iya gidan zahra ta har gidan ammi da mama sun fara tanadin kayan baby. Itama ilham ta fara tanadin kayan baby's da yake itama tana nan da cikin ta na wata shida kuma ga babyn zahra da mashkhur ma haka suke ta siyo kayan baby. Itama ruma tana can tana fama da cikin ta na 6 month's kamar dai ilham. Amma dai zahra da mashkhur sunfi kowa haukan siyan kayan baby's. Oh sannu bari na kwashe miki kayan baby sai ki wuta ko. Haka mashkhur ya nufi kan bed ya hau kwashe kayan babyn nasu. Bayan ya gama kwashewa hanun zahra yaja sanan ya kai ta kan bed d'in ta zauna. Bayan ta zauna ficewa yayi bayan few minutes ya dawo hannu riqe da plate d'in ganye da kayan marmari kamar yarda ta saba ci kullum sabida babyn ta. A hankula mashkhur ya qaraso ya ajiye plate d'in a gefe sanan ya fara bawa zahra abaki, a hankula zahra ta fara cin abinci haka mashkhur ya bawa zahra har sai da ta gama cinyewa tasss da yake yanzu tana dan cin abu sosai da cikin ta ya stufa. Bayan zahra ta gama ci mashkhur fitar da plate d'in yayi sanan ya dawo bedroom d'in. Teadyna sannu fa taso muje nai miki wanka kinga dai daga hospital muka dawo. Da kyar zahra ta iya miqewa tare da cewa tom shikenan muje, haka suka shige toilet abinsu. Dama dai tinda cikin zahra ya shiga wata 8 mashkhur yake mata wanka sabida bata iyawa. Suna shiga mashkhur ya cire mata kaya yana cire mata mai ma kwan yayi mata wanka kamar yarda ya fad'a, kawai sai ya fara latse mata breast d'in ta. Wanda suka sake futowa masha ALLAH, haba hero wai baka gajiya da latse su ne, dan ALLAH ka rabu dani haka. Hmm pls teady ki bari na sake shafe twins d'in na kafin magajiya ya qaraso. Hmmm ai shikenan zahra ta qarasa maganar tana yamutsa fuska. Haka mashkhur ya gama latse zahra sanan yayi mata wanka, shima yayi suka futo d'aure da towel. Duk da kuwa zahra towel d'in ma yayi mata kad'an sabida cikin jikin ta. Suna futowa mashkhur ya kwantar da zahra akan bed sanan shima ya kwanta. Nan da nan suka fara kisses d'in su cikin kwanciyar hankali. Bayan sun gama romances, sex suka farayi cike da qaunar junan su............... Zahra ranta fari qal da taka sun shiga mota ita da mashkhur ya kama hanyar gida. Hmmm ji wani yarda kike ta farin ciki sai kace wanda kake ALLAH-ALLAH mu rabu koh? Ke ku irin kukan rabuwa da masoyin nan bakyayi kenan?. Hmmm ba haka bane hero ai ba guduwa zanyi ba zan dawo kuma dai gidan ammi ai ba bakwan ka bane duk sanda ka buqaci ganina ai sai kazo. Hmmm ni gaskiya ban gamsu ba, ce miki akai irin ganin nan nake nufi ne hmmm teadyna bazaki gane yarda nake cikin jimaman rashin ki da zanyi ba kece rayuwa ta kece farin cikina kece nutsuwata kece komai nawa zahra, naso ki fiye da komai a rayuwa ta hmmm duk yarda zan miki bayanin yarda nake son ki bazaki gane ba zahra ta. Hmmm doguwar ajiyar zuciya zahra ta saki cikin tausayawa mijin ta tace nima ina qaunar ka yaya mashkhur fiye da yarda kake tinani kasan, nima bada son rai na zan barka ba amma ai ina haiwuwa zan dawo wajan ka kaji,. Murmushi mashkhur ya saki tare da cewa aa kice dai zaku dawo waje na keda babyn mu. Murmushi zahra ta saki tare da cewa oh ni nama manta da babyn ai. Haka zahra da mashkhur su kai ta hirar soyayyah su har suka qaraso gida. Ko da suka qaraso gida sai da sukai wajan rabin awa a mota basu futo ba sunan nan suka kiss da hugg d'in juna, da abubuwan dai da suka saba har sai da magriba ta fara kawo kai sanan suka fuce daga ciki. Haka mashkhur ya riqe hanun zahra suka cigaba da tafiya abin gwanin ban sha'awa. Suna qarasawa daf da zasu shiga 6angaran ammi zahra tace uhmmm saki ni haka nan zan iya tafiya. Kallon ta mashkhur yayi tare da cewa aa naqi d'in kunyar mai zakiji ni ba mijin ki bane wai. Kallon mashkhur zahra tai tare da cewa da ammi fa a ciki. Uhmm ai nasan tana ciki, kuma tasan muna abinda yafi hakan ma. Banza zahra taiwa mashkhur bata sake cewa komai ba haka suka rankaya suka shiga babban falon ammi baki d'auke da sallama. Suna shiga zahra ta janye hanun ta da qarfe tare da gallawa mashkhur harar su ta ma'aurata. Hjy kaka da ammi ne zaune a akan kujera suna jin sallamar su zahra da mashkhur sukq mai da kallon su wajan qofa. Da sauri hjy kaka ta taso cikin farin ciki ta nefo zahra tare da cewa oyoyo mai sunana, ta qarasa maganar tana rugume zahra. A hankula zahra itama ta rungume hjy kaka tare da cewa oyoyo hjy kaka ta. Hjy kaka ki mata a hankula fa kinga dai halin da take ciki, mashkhur ya fad'i hakan a hankula yarda dai ammi bazataji ba. Sakin zahra hjy kaka tai tare da cewa to sannu mara kunya, kabi ka riqe mana 'ya ka hanamu ita, to bari kaji yau zato kenan ko kana so ko baka so sai ta haiwu tai kwana arba'in cif-cif zata dawo gidan ka. Kai hjy kaka yanzu meye na d'aga muryar kuma ko so kike ammi taji mashkhur ya fad'i hakan a hankula, hmmm ai kana jin kunya gyatumar taka amma ni bakajin kunya ta ko da kake cewa nai mata a hankula ta naqi. Hjy kaka ta qarasa maganar tana jan hanun zahra tana cewa tawo mu tafi ki zauna ki wuta yau kin dawo gida kenan. Hmm ai dama hjy kaka na dawo gida sai na haiwu kuma zan koma zahra ta fad'a tana sakin murmushi. Yauwa yanzu naji magana aa kullum shi yana maqale dake bazai barki ki sarara ba. Wani kallo zahra ta watsawa hjy kaka tare da cewa kai hjy kaka meye haka kuma. Ee sai na fad'a d'in ai ga uwar nan taku tanaji tinda bajin magana kuke ba, baku san kara ba daga ke har shi. Hanun ta zahra ta kwace daga rukwan da hjy kaka tai mata, sanan ta qarasa wajan ammi cike da kunya ra d'anyi qoqarin tsugunawa domin gai da ammi. Da sauri ammi ta miqe tare da riqe zahra tana cewa aa tashi dai kam na yafe tsugunawar nan ai kinyi nauyi sosai kawai ki zauna, sai mu gaisa a zauna. Zauna a hankula ammi ta qarasa maganar tana zauna da zahra akan kujera, bayan zahra ta zauna itama ammi zama tai a gefan ta. Mashkhur qarasowa yayi bayan ya tsuguna har qasa ya gai da ammi, sanan ya tashi shima ya zauna a hakan kujerar zuciyar shi cike fall da so da kewar zahra. Miqewa mashkhur yayi ya fuce sakamakwan jin kiran sallah magriba da akeyi. Yana fita ammi ta kalli zahra tare da cewa sannu fa wai har yanzu lokacin haiwuwar taki baiyi bane?. Aa ammi yau edd nawa ya cika shi yasama na dawo gida zahra ta qarasa maganar tana cire hijab d'in ta. Oh masha ALLAH, kicigaba da yawai ta addu'a de, muma muna nan muna tayi allah ya sauke ki lafiya. Ameen maryam Allah yasa tai haiwuwar sauqi komai yazo mata cikin sauqi hjy kaka ta fad'a cikin tausayawa zahra. Zahra jiki a sanyaye har suna had'a baki ita da ammi wajan cewa ameen. Miqewa hjy kaka tai tare da cewa bari naje nai sallah daga nan zan tawo miki da tofin haiwuwar dama na dad'e da kar6o miki da baki zo ba har gidan zan sa akawoni na baki. Bayan hjy kaka ta fita zahra miqewa tai tare da cewa nima bari baje nai sallah. Uhmmm nima saman zan hau bari muhau tare. A hankula zahra da ammi suka jera suna tafiya,. Wai ammi ina ameer ne? Zahra ta tambaya tana gyara d'ankwalin kanta, Sun fita da abdul tun dazo har yanzu basu dawo ba.......... Mu had'e a next page. [23/04, 7:39 am] Oum Farhan❤️🩷: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜   Typing................ *page 138* A hankula zahra da ammi suka jera suna tafiya,. Wai ammi ina ameer ne?  Zahra ta tambaya tana gyara d'ankwalin kanta, sun fita da abdul har yanzu basu dawo ba. To daran ranar nan dai zahra da kyar ta iya bacci sai wani juyi take kamar mai naqudar, tun ammi tana tinanin naquda take har ta dai na tinanin hakan ta tafi bacci,. Shima 6angaran mashkhur bai iya baccin ba juyi yayi tayi yana tinanin matar sa zahra, sai yaji kamar in ya murgina zai ganta a gefan sa kamar yarda ya saba kullum ya rungume abarsa. Misalin qarfe d'ayan dare mashkhur ya d'auko wayarsa ya turawa zahra gajeran message d'in karta kwana. Firgigit zahra da take kwance tana tunanin mijin nata ta miqe zaune, sai da ta d'an duba fuska ammi sosai taga ta tafi bacci da gaske, sanan ta motsa a hankula ta zura hannu kan qaramar durowar gefan gadon ta zaro wayar ta a hankula. Kamar yarda tai tinani sakwan mashkhur ne, tana ganin hakan ta saki ajiyar zuciya mai nauyi sanan ta fara kamaran ta message d'in da ya turo mata kamar haka! Hmm wife nifa na kasa bacci tun dazu tunanin ki nake?. Murmushi zahra ta saki bayan ta gama karanta message d'in, sanan tai mai reply da me too sahibina nima na kasa bacci kawai tunanin ka nake. Bayan zahra ta tura mai message d'in kwanciya tai sanan ta shige cikin blanket d'in gaba d'ayanta ta rage hasken wayar sosai yarda dai ammi bazata gane ba. To haka zahra da mashkhur sukai ta shan soyayyar su suna shedawa junan su yarda sukai mussing d'in junan su, kai in taqai ce muku zance basu suka kwanta ba sai da sukai sallah asubayi sanan bacci yayi awan gaba da kowanana su. Zuciyoyin su cike da kewa da son ganin juna. To haka zahra tai ta sharar bacci, misalin qarfe goma safiya ammi ta had'a mata breakfast ta kawo mata har sama, sanan ta tashe ta. A bisa dole zahra ta tashi, dan da ammi zata bi za6in zahra sai ta gama baccin ta zatai breakfast, to amma tasan ammi bazata kyaleta ba dole ta haqura ta tashi taci. Zahra tana gama breakfast d'in ko wanka batai ba ta koma baccin ta abinta,. To haka zahra tai ta sharar bacci ba ita ta tashi ba sai qarfe 12:00am ta farka shima dai zuwan ilham ne yasa ta farkawa. Cikin farin ciki zahra tace ilham sannu da zuwa kece haka kamar an watso ki. Murmushi ilham tai tare da cewa ee shine kika dawo gida ko ki sanar dani kwana biyu ma ko kirana bakyayi a waya. Kai ilham yaushe ne bamuyi wayar ba jiya ne kawai fa sai yau, yau d'in ma kinga ta qare bamuyi wayar bane, kuma ai na riga dana gaya miki na dawo gida tun jiya kawai dan baki hau online d'in bane. Ee jiya ban hau online ba, yaufa da zanzo na ganki sai nace bari na fara zuwa na gai dasu ammi sai na tawo shine ina zuwa akace min kin dawo shine kawai nace ahmad yayi tafiyarsa zuwa da yamma ya dawo ya d'auke ni. Murmushi zahra tai sanan tace to yau sunan ahmad d'in ake kira gazau haka ko d'an karar masoyan nan ma babu?. Murmushi ilham tai sanan tace aa wai na fad'a ne kawa amma kinsan hmm har gobe ina son kayana kamar yarda yake sona, nifa kullum san shi qaruwa yake a zuciyata kamar yarda son yaya mashkhur kema yake qaruwa a zuciyar ki. Murmushi zahra tai sanan tace kai ilham ina karma ki ganganci had'a kan ki da soyayya ta da yaya mashkhur sabida ko qafarmu baku kamo ba,  nifa yanzu na riga da na gane in ba yaya mashkhur a rayuwata, to bazan ta6a samu nutsuwa ba, ni bazan ma iya rayuwar ba gaba d'aya, zahra ta qarasa maganar tana gyara zaman ta da kyar. Wata shu'umar dariya ilham ta saki sanan tace tabbb! Yau de abu kamar a mafarki wai zahra ce take cewa in ba yaya mashkhur bazata iya rayuwa ba, mai makwan da da kike cewa kinfi kowa tsanar sa, kuma in baya raye sai kinfi jin dad'in rayuwar ki, wai ni kam zahra mai yaya mashkhur yake miki haka ne duk kika gigice akan son sa lokaci guda kika manta da d'in bin zunubun daya aikata miki a rayuwa kika tsane shi a da?. Lashe lips d'in ta zahra tai tare da cewa!  Hmmm ilham kenan bazaki ta6a ganewa ba duk bayanin da zan miki kawai mafita guda ki amince yaya mashkhur rayuwata ne. Jinjina kai ilham tai tare da cewa na amince mana, amma wai in tambaye ki mana dama haka irin su yaya mashkhur suke sace zuciyar mace lokaci guda, hmm da na d'auka ko yatsa kika sawa yaya mashkhur a baki haka zaki zare abinki ba tare daya gatsa ba. Zubawa ilham ido zahra tai sanan tace kamarya?  Ban gane mai kike nufi ba. Ina nufin da nayi tunanin yaya mashkhur bai iya soyaya ba ko hmmmmmm bazai iya ba ashe lamarin ba haka yake ba. Murmushi zahra ta saki sanan ta shafa qatan cikin ta tace oho dai ga sheda nan ma ya barmuku, har ajiya yayi dan ku tabbatar ya iya harka fa. Wata uwar dariya ilham da zahra suka saki a tare sanan suka tafa abun su. Ammi ce ta shigo baki d'auke da sallama sanan tace hmmm ilham da zahra ai ku in kuka had'u waje guda bakwa moruwa in banda tashin shewa ba abinda akeji, ammi ta qarasa maganar tana miqowa zahra ruwan tofi a cup, gashi ki daure ki shanye. Kar6a zahra tai tare da cewa to ammi,. Ammi tana fita ilham tace ke zahra wai dama haka yaya mashkhur ya mayar dake mara kunya. Yanzu maganar nan kike fad'a ko kunya bakyaji ai da dane bazaki iya cewa haka ba, in ana zancen nan ma kallon 'yan iska kikewa mutane. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm bazaki gane ba ilham, nifa zaman takura nake yanzu a gidan nan, sabida mun riga da mun sabawa kanmu da kanmu, kai jiya fa da kyar ni nai bacci harna tsargu na haiwu na koma gidan mijina ni. Lallai zahra ke yanzu har kin manta da tsoran haiwuwar kawai a matsa kike. To ilham ya zanyi ko naji tsoran haiwuwa ko banji ba dole na haiwu  in lokacina yayi, kawai dai ki tayani da addu'a in kuma na mutu wajan haiwuwa, sai ki rainar min babyn ki had'a da naki koh?. Gaban ilham ne ya fad'i tace kai haba zahra in sha ALLAH zaki sauka lafiya lau ki haifa mana baby kyakyawa mai kama dake. Jiki a sanyaye zahra tace to allah yasa ilham, ke yanzu saura wata nawa kema ki haiwu?. Gyara zama ilham tai tare da cewa ah ni yanzu saura wata biyu na haiwu ai kuwa kinga da saura ba yanzu ba. Ah haba dai ai wata 2 kamar yaune kawai dai kice tare yaran namu zasu taso suyi wasa kamar dai ni da ke. Murmushi ilham tai sanan tace aikuwa dai zahra kinga abu kamar wasa dai, wai mu zamu haiwu. Hmm ilham ki dena mamaki ba'a mamaki da lamarin uban giji dama komai lokaci ne. Ai zahra dola na yarda komai lokaci ne dan ban ta6a tinanin ke da yaya mashkhur zakuyi aure kuzo kuso junan ku kamar haka ba kai, ikwan ALLAH kenan, kin san sai yau na gazgata zance, qiyayya zata iya juyewa ta koma soyayyah, soyayyah kuma zata iya juyewa ta koma qiyayya ikwan ALLAH kenan. To ranar dai haka zahra da ilham suka wuni suna ta shan hirar su abun gwanin ban sha'awa. Misalin qarfe 5:00pm na yamma bayan ilham ta gama waya da mijinta ahmad miqewa tai tare da cewa zahra bari na fara shiryawa yaya ahmad yace min yana kan hanya. Itama zahra miqewa tai sanan tace tom dama nima zan fita waje na dan taka sabida na motsa jikina kinga sai ki rakani kafin ya qaraso koh?. Jinjina kai ilham tai tare da cewa tom shikenan tawo mu sauka. Daga haka zahra da ilham suka sauka sanan ilham taiwa hajiya kaka da ammi sallama  suka fuce waje fuska d'auke da farin ciki. Suna fita ba 6ata lokaci suka fara zagaya garden d'in gidan suna tafiya suna hira abun su. Bayan sun zagaya garden d'in sosai zama zahra tai akan kujerar lambu tare da cewa kawai ilham na gajifa sosai da tafiyar nan. Kallon wayarta ilham tai tare da cewa kai haba zahra kin cika lalaci dudu tafiyar 20 minit mukayi fa kuma a hankula muke tafiyar. Yamutsa fuska zahra tai tare da cewa kai bawani nan, a haka ne lalaci kibar ganina arha banza muna hira da shewa amma wlh tunda cikin nan ya shiga watan haiwuwa haquri nake tafiya da kyar tashi da kyar nake, amma na rabu dake kema zakiji abinda nakeji in cikin ki ya tsofa kamar nawa. Murmushi ilham tai tare da cewa hmmm gaskiya zahra cikin nan naki yayi girma sosai ko twins zaki haifa mana ne?. Itama zahra murmushi tai tare da cewa aa ba wani twins nifa hospital sun shedamin baby d'aya ne a cikina. Ilham tana qoqari magana wayarta ta fara ringing, da sauri ilham ta zaro wayar ta daga jaka sanan ta zuba mata ido. Murmushi ilham tai saka makwan ganin sunan hubbyna ya bayyana akan scream d'in wayar. Ba 6ata lokaci ta d'auka tare da kara wayar tata a kunan ta, Jim kad'an ba tare da 6ata lokaci ba ilham tace ok ganinan futowa nan da 5 minutes, daga haka ta kashe wayar ta mayar da ita jaka. Kallon zahra ilham tai sanan tace!  Kinga yazo taso na rakaki ciki sai na tafi koh?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa! Aa ai ni zan rakaki ke da kikazo, bari na raka ki sai mu gaisa dama na dad'e ban gaisa da yayan nawa ba zahra ta qasa fad'in hakan tana miqewa da kyar. Tom shikenan zo mu tafi ilham ta qarasa maganar tana riqe hannun zahra. Ba 6ata lokaci suka bar garden d'in hanun su riqe dana juna. Suna fita daga garden d'in ba 6ata lokaci suka nufi parking space d'in gidan. Suna qarasawa ahmad ya futo daga mota fuska sake yace qanwata kwana biyu yakike ya jikin naki?. Murmushi zahra tai tare da d'an rage tsayin ta tana qoqari tsugunawa domin gai da ahmad d'in, da sauri ilham ta ruqo ta tare da cewa aa haba zahra a tsayan ma ya isa tinda baki da lafiya. Shima ahamd cafe zancan yayi da cewa ah haba qanwata sai kace wani baqo yayan ki nefa ai ba se kin hawalar da kan kiba tinda baki da lpy. Murmushi zahra tai tare da cewa tom ngd yaya ahmad ina kwana. Lafiya qalau qanwata ya jikin nake?  Da sauki yaya ahmad, ok tom ALLAH ya qara lafiya ya sauke ki lafiya. Cikin 'yar jin kunya zahra ta sunkuyar da kanta qasa tare da cewa ameen yaya ahmad nagode, ku gai da gida. Tom shikenan qanwata sai anjima a gai da mutumin nawa koh?. Murmushi zahra tai tare da cewa hmm kawai ka fad'a ne abinda kullum sai kunyi waya, in baku waya ba zaku had'u, amma dai tinda kace haka zan gaya mai in yazo. Murmushi ahmad yayi tare da cewa tom shikenan amma dai gwara ki ringa miqamin gaisuwa wajan sa ko ya qara ganin girma na tinda yanzu kice gimbiyar zuciyar tasa.  Murmushi zahra tai tare da sunkuyar da kanta qasa dan ita tama kasa cewa komai. Hmm ai dole ki kasa cewa komai qanwata tinda kinsa ya zama mijin tace kullum bashi da aiki sai yabanki da zancan ki. Hmmm yaya ahmad kenan sai anjima dai kuje kawai, dariya ahmad yayi tare da cewa hmm ai nasan bazaki iya cewa komai ba. Gaskiya bubby ka rabu da ita haka, ka ganni fa agefa yanzu sai na shige mata fad'an nan bazan bari ka fita zaqewa ba. Hmm shikenan ranki ya dad'e ai tinda kikasa baki zance ya qare nayi shiru zo mu tafi. Murmushi ilham tai sanan tace! Okay byee zahra sai munyi waya, haka zahra da ilham suka rabu zuciya cike da farin ciki had'uwa da juna. Motar su ahmad tana fita ta mashkhur kuma tana turo kai gidan, zahra kamar ance ta juya dan har ta fara tafiya ta hango matar mijinta mashkhur. Wani murmushi farin ciki ta saki sanan ta juya ta fara takawa a sannu. Mashkhur yana parking ya futo da sauri zuciya cike fall da tausayin zahra ya qaraso. Yana qarasowa ya bud'ewa zahra hannu alamun hugg, zuciya cike da kewar mijinta zahra ta qarasa a hankula ta rungume mashkhur, shima mashkhur rungumo ta yayi tare da sauke ajiyar zuciya. Sun d'au wajan 5 minutes a haka sanan suka saki junan su, cike da kulawa mashkhur ya kalli zahra tare da cewa! Teady na mai ya futo dake haka da yamma kuma ke kad'ai ko d'an rakiya babu. No bani kad'ai na futo ba nida ilham ne ta rakani na d'an motsa jiki na kamar kullum, so ni kuma daga  nan sai na rako ta suka tafi gida basu dad'e da fita ba yanzu, okay to sannu my teady bari na rakaki ciki sai na wuce masallaci.............. KU TSAYA KUJI BA FA LITTAFI ADALILINTA BANE WATA QARAMAR MAGANA CE. abinda yasa nace ku godewa ummu farhan shine! Kunga tun daga page 115 wato feji na d'ari da goma sha bakwai wlh bata sukai. Bayan na rubuta 'yan group Dina sun gama Karantawa to sai nai offline. Nai wajan 2 month bana hawa sabida WhatsApp dina sunyimin banned, sai da na canza sabuwar waya. To ni duk a tinani na ajeye page 23 a gmail dina ko na ajeye a telegram ashe ban ajiye ba na mace, sabida bansa page din a document ba, kwata-kwata ban hade su da ragowar ba. Wlh na rasa yarda zanyi, nace wlh in dai ban samu page 23 din nan ba sai dai ku masu karanta document ku haqura da page d'in da suka 6ata. 😂😂 To sabida nasan kozan sake rubutawa wahalar da kai na zanyi nama manta abubuwan dana rubuta, to abu ba ba feji 'd'aya ba, ba biyu ba, ba biyar ba, ba goma ba, feje ashirin da bakwai fa. Daga qarshe dai na yanke shawarar na tambayi 'yan group dina nai musu cigiya ko za'a samu wanda WhatsApp din shi be goge ba. Abu wajan 3 months fa dan wlh banyi tinanin za'a samu mai complete page din da suka 6ace min ba. Bayan na tambaya banma sa ran zan samuba wasu sucemin wlh WhtsaAp din su yayi expiring sun goge sun turawa wani, wasu sucemin basu da shi wasu su turomin 3 page, sabida rainin hankali nida nake neman page 23.😂😂😂 Qarshe dai na samu wata yar albarka ta turomin wato ummu Farhan❤, inata farin ciki ashe shima ba complete 23 page d'in nan da dasuka 6ata bane ba a ciki ba 7 page wlh.😂 Ba page 116,117,118,119,120,121,122. Ni kuwa nace ai wlh da sauqi da page 23 ya 6ace ai gwara page 7 ya 6ace duk da shima de lbr zai wuce ku sosai wlh. Sai nace bari na sake tambayar ta, bayan nai mata godiya nace allah yasa kar mijinta ya qaro mata kishi ya sake had'e kawunan ku waje daya da soyayyah. Sanan sai na sake ce mata dan Allah ummu farhan ki sake dubamin saura 7 page baku turoba, daga page 116 zuwa 122. Sai tace tom bari in duba miki, sai naji wani dad'i, bayan few minutes sai ta turomin ragowar page 7 din, yah ilahi dad'i mutanan arziki wlh naji dad'i shiyasa nace bari na gaya muku sabida ta temake ku sosai. Karkuce nacika ku da surutu ko bai shafe kuba😂 dan wlh ya shafe ku da lbr da dama ya wuce ku, duk da na samu qalu bale akan rubuta littafin nan da dama 😢😢 amma dai muje zuwa zan dan sanar daku wasu daga cikin qalubalan daga fuskanta amma sai ba yanzu ba sai na gama rubuta littafin. Continue............... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing............... *Page 139* Sun d'au wajan 5 minutes a haka sanan suka saki junan su, cike da kulawa mashkhur ya kalli zahra tare da cewa! Teady me ya futo dake haka da yamma kuma ke kad'ai ko d'an rakiya babu. No bani kad'ai na futo ba nida ilham ne ta rakani na d'an motsa jiki na kamar kullum, so ni kuma daga  nan sai na rako ta suka tafi gida basu dad'e da fita ba yanzu, okay to sannu my teady bari na rakaki ciki sai na wuce masallaci.............. A hankula mashkhur da zahra suka jera cike da qaunar juna suke tafiya, mashkhur yana raka zahra ciki ya dauro alwala sanan ya futo ya tafi masallaci. Bayan ya dawo zama yayi suka sha hirar su shida zahra, misalin qarfe 10 na dare ya tafi shima badan yaso ba zahra ce ta tirsasa shi. Ko da ya koma gida wanka kawai yayi ya kwanta ya dauki wayar sa suka cigaba da shan soyayyah su ta waya. Sun kai misalim qarfe 2 dare suna chat, daga qarshe dai bacci ya kwashe zahra, shima haka mashkhur ya kwanta bacci bada son ransa ba. Washe gari bayan zahra tai sallah asubayi ba komaw bacci tai ba ita ta tashi ba sai wajan qarfe 1 na rana. Tana bude ido ta tashi zaune da kyar ta d'auki wayar ta. Kamar yarda tai tsammanin ganin kiran mashkhur haka kuwa ta gansu barka tai. Nml call 10 text message 20, WhatsApp kuwa videos call 5 audio call 15 voice note 10 chat message 20. Sauke ajiyar zuciya zahra tai tare da sakin wani siririn murmushi a zuciya ta tace hmmm yaya mashkhur kenan sai kace wanda na 6ata. Zahra tana qoqarin kiran mashkhur taji kiran sa ya sake antayowa. Da sauri ta d'aga tare da kara wayar a kunan ta cikin sanyayiyar muryar mai bacci tace hello my hero. Ajiyar zuciya mashkhur ya saki tare da cewa teddyna gaskiya kin sani a tinani, tun dazu nake fama kiran ki da turo miki message shiru, kin ganni ina qoqarin tawowa ma. Bacci fa nake ban tashi da wuri bane, amma ka bari zuwa anjima sai kazo. Hmm hanani zuwa ma kike ko dan baki san yarda na damu dake bane shi yasa kike min haka. Aa kaga yanzu na tashi daga bacci, sai nayi wanka naci abinci kuma zan koma bacci zuwa dai anjima da yamma sai kazo. Tom shikenan gimbiya yarda kika ce ai dole nabi, ya kike ya baby. Shafa qatan cikin ta zahra tai tare da cewa ina lpy baby ma yana lpy gashi sai motsi yake. Hmmm gaskiya dai ai gwara ya motsa sosai tinda har yanzu kinqi haifa mana shi yazo duniya. Murmushi zahra tai tare da cewa yaqi futowa dai, duk sanda yake so ni ba haifar shi zanyi ba. Shima mashkhur murmushi yayi tare da cewa tom shikenan allah ya sauke ki lpy dai amma fa ni kam na matsu ya fito sosai ki gayama mai pls. Wata gajeriyar dariya zahra ta saki tare da cewa cewa ai tana jinka amma zan sake gaya mata. Hmmm shikenan tinda tana jina, ko yana jina. To sai dai an haiwu zamu tabbatar da itace ko shine. Haka dai mashkhur da zahra sukai sallama cike da qaunar junan su, abun gwanin ban sha'awa. Zahra tana ajiye wayar ammi ta shigo bedroom din baki d'auke da sallama. Fuska d'auke da murmushi zahra ta amsa tare da cewa ammi sannu da aiki. Murmushi ammi tai tare da cewa ai zahra ke zancewa sannu da aiki, nayi tinanin zan shigo naga kin haiwu kin yankewa cibiya kinwa babyn wanka amma shine zanzo na ganki akan gado yarda na barki. Wata siririyar dariya zahra tai tare da cewa kai ammi kin fiya zaulaya, taya zan iya haiwu ni kadai a d'aki kema dai kinsa abinda bazai ta6a yuwuwa ba. Zai yuwu mana sai dai baki sa kan ki ba, to tin dazu nake shigowa ko kin tashi yanzu sau shida kenan ina shigowa sai yanzu kika tashi fa. Hmmm na gaji ne shi yasa ammi. Ba dole ba kin raba dare kina abu guda, sunkuyar da kai zahra tai ba tare da tace komai ba. To kin fara kenan yanzu dai me kike so abinci zaki fara ci ko sai anyi wanka. Kai ni dai bazan iya cin abinci ba sai nayi wanka. Tom bari naje na had'a miki ruwan zafi, daga haka ammi ta wuce toilet. Bayan ammi ta gama had'awa zahra ruwan zafin futowa tai tare da cewa to zahra taso. Dafe bayan ta zahra tai tare da cewa wlh dai yau jikina yafi na kullum nauyi ammi bazan iya tashi ni kad'ai ba. Qarasowa ammi tai tare da cewa to sannu bari na tayaki ki ki miqe, amma zahra ya kamata ki sawa kanki jarumun ta ke da haiwuwa ko yau ko gobe, kuma kin san ita haiwuwa babu dan tai mako ke kadai zaki haiwu. Kai ammi sai kuma kisa nai tajin tsoro nifa kina d'agamin hankali., hmmmmmm shikenan na dena gaya miki inkinzo haiwuwar Kyagani. Wash zahra ta fad'a wanda ta mike da taima kwan ammi, sannu ammi ta fada tare da ruqo hanun zahra suka nufi toilet. Bayan sun shiga kamar dai kullum ammi ta temakawa zahra ta cire kaya sanan ta wanke mata bayan ta. Dama bayan tane zahra bata iya wankewa tun sanda cikin ta ya cika wata takwas, kullum mashkhur ne yake taimaka mata wajan wanka. Haka zahra ta qarasa wanka da kyar sanan ammi ta shigo ta daura mata zani suka fita. Bayan haka ammi ta zauna ta shafawa zahra mai a qafa da baya, ita kuma zahra ta shafa a hannu da jiki. Bayan sun gama tasa kaya miqewa tai da kyar suka sauka qasa domin taci abinci. Zahra tana sauka ta hangi yaya abdul akan kujera yana ta danna waya. A hankula zahra ta qarasa kusa da shi nesa kad'an a kujerarr da yake zauna ta zauna sanan tace yaya abdul sannu. Da sauqi Abdul ya juyo tare da cewa ah zahra sannu da fitowa tun dazu nake cigiyar ki, da baki fitoba har d'akin zan qaraso tunda yau rowar ganinki kike. Murmushi zahra tai sanan tace aa ai ko zanyi kowa rowar ganin kai na ai banda kai yaya abdul kawai dai ban futo bane. Tom shikenan ykk da fatan kina lpy? Ina lpy qalau hala da mutuniyar kake chat shi yasa bakaji na sauko ba har na zauna a kusa da kai. Murmushi abdul yayi tare da cewa hmmmm ni dai bance ba, hmm ai dai an kusa a shafa fatiha koh, saura wata nawa ne ma zahra ta qarasa maganar tana zubawa yaya abdul ido. Au harkin manta kenan to sai kin bani ladan tina miki yau saura wata daya da sati biyu da kwana uku. Murmushi zahra tai tare da cewa lallai kam yanzu yaya abdul harda kwanakin kake irgawa kenan, ni kam bana ma irgawa kawai shirya-shirya muke. Murmushi abdul yayi tare da cewa aa ai nida amaryar muna irgawa tinda bikin mu za'ai. To yaya abdul allah uban giji ya nuna mana lokacin da rai da lpy. Amen hjy zahra Allah uban giji ya saukar mana dake lafiya bari na tashi dama fita zanyi me kike so yau na siyo miki?. Zahra kuwa kamar jira take tace gyad'a zaka tawomin da ita in ka ganta. Murmushi abdul yayi tare da cewa karki damu ai ko ban ganta ba sai na lalubo miki ita baki da case, andul ya qarasa maganar yana mikewa, tom shikenan yaya abdul a dawo lpy allah ya tsare hanya, ameen my zahra ki kula da kanki sai na dawo, daga haka abdul ya wuce. Abdul yana fita ammi tazo hannu d'auke da plate d'in abinci. Miqa mata ammi tai tare da cewa gashi nan ki cinye tass kinjia. Girgiza kai zahra tai tare da cewa bana son jin abu mai kwai yanzu gaba d'aya bana son cin abinci breakfast, baki dafa na rana bane?. Eh na dafa tuwo mana zakici ko wani abun zan dafa miki. Ee zanci mana amma dai zuwa anjima ammi in baki gaji ba kunu da qosai nake so kimin. Tom shikenan ai kona gaji sai na dafa miki bare ma ban gaji ba, zuwa da yamma zanyi miki abinda kike bari naje na zubo miki towan. Tom ammina nagode sosai, shafa kumatun ta ammi tai tare da cewa ba godiya dai tsakanin 'yar da uwa ko. Fatana ALLAH uban giji ya saukar minke lami lafiya kinji, bari naje na zubu miki abinci daga haka ammi ta kowa kicin hannu ta dauke da plate. Ba jimawa ta qara futo hannu dauke da plate d'in tuwan shinkafa da miyar taushe, tana qarasawa ta miqawa zahra sanan ta koma ta dauko mata rawa da lemo mai sanyi amma ba sosai ba, sanan ta dauki cup ta fuce............... Magriba........ Misalin qarfe 5 na yamma zahra tana saukowa a hankula daga step d'in bene da qatan cikin ta, tun kafin ta qarasa saukowa ta hango dady zaune akan kujera da qur'ani a hanun sa yana karanta wa a amma ba a fili ba cikin zuciyar shi. A hankula zahra ta qarasa saukowa sanan ta nufi inda dady yake a zaune. Tun kafin zahra ta qaraso dady ya rufe qur'ani hanun sa sannan ya ajiye a gefe fuska sake yace, mamana sannu da futowa, itama zahra fuska a sake tace yauwa dady barka da yamma. Barka dai mamana zo ki zauna kinji, a hankula zahra ta qarasa tana qoqarin zama yauwa mamana kibi a hankula sannu. Da kyar zahra ta iya zama kamar kullum, sabida cikin nata ya tsufa sosai. Zahra tana zama dady yace yauwa mamana sannu ya jikin naki da fatan dai ba abinda yake damin ki. Uhmm dady komai lpy qafata ce de take min ciwo tai tsami sabida ban taka ba yau musamman ma 'yan yatsun kafatar, wajan hajiya kaka ma na futo zani dan ta matsamin qafar tawa tinda ammi aiki take. To mamana sannu ai hajiya inaga tayi bacci bamu jima da sallama da itaba suka tafi ita da amir tace bacci zatai amma ni bari na matsa miki qafar kinji mamana. Kai dady zaka iya kuwa? Zahra tai tambayar tana tsare dady da ido. Dan dukan ta dady yayi kadan a kumatu da yatsa biyu tare da jan kumatun yana cewa kai wanan maman tawa mai ta d'auke ni ne? to ai ban tsofa ba sai ki bari sai na tsufa. Dariya zahra tai tare daja baya sosai bayan taja baya can qarshe kujerar ta miqawa dad'i kunburariyar qafar ta da kyar, wash dady gashinan 'yan yatsun dai zaka fara matsamim sunfi min ciwo. Tom shikenan mamana, daga haka dady ya fara matsawa zahra yatsunqafar kamar yarda ta buqata haka yayi ta matsa mata yana matsa mata kunburarrun qafafuwan ta suna hira sama-sama. Kafin kace kwabo yawun zahra ya tsinke sabida yarda taji part din ya karad'e da qamshin qosai, nan da nan hankalinta ya sake tashi. Dady kuwa har time din bai dena matsawa zahra qafafuwan nata ba, kuma ba lefi sun d'an sace. Zahra tana cikin yanayin sha'awar kunu da qosai ta hangi ammi ta fito daga kicin hannu riqe da plate da cup. Wata siririyar ajiyar zuciya zahra ta saki ta had'iye tsinkake yawan ta. Baki dauke da sallah ammi ta qaraso sanan tace sanun ku kice yau dady ne yake matsa qafar. To yaza'ai tinda ba me matsawa mamana qafa ai ni sai na matsa mata, hmm gaskiya to allah ya temaka ammi ta fad'a fuska a sake sannan ta miqawa zahra plate din qosan bayan haka ta dauko qaramin table ta dorawa zahra cup din kunun. Zahra yau qafar taki tafi ta kullum kunbura ko de haiwuwar ce tazo, ammi ta fad'a cike da zolaya, hmmm kai ammi kawai dai dan ban taka bane shi yasa, to zuwa anjima sai na rakaki ko wani ya rakaki ki taka, tom shikenan ammi. Daga haka ammi ta wuce zahra kuwa ta cigaba da cin qosan ta hankali kwance ga dady yana matsa mata kafa, ita dai kawai burun ta yanzu taji mijinta mashkhur ya iso gidan, dan wata kewar shi take kamar wanda tai shekara bata sa shi a idon taba....... Hmmm lallai kam zahra iyayan soyayyah abinda ko jiya sai da kika gan shi.😏 Kuyi haquri kunji kwana biyu shiru ba typing ko, wlh banned WhatsApp sukai min, kuma sai cikin azumi ya bud'e shi yasa, gashi bana posting da azumu shi yasa na bari sai bayan sallah. Amma yanzu na dawo in sha ALLAH ina nan tare da ku har sai mun sauke littafin ADALILINTA. Mu had'e a next page ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 typing.......... *page 140* Daga haka ammi ta wuce zahra kuwa ta cigaba da cin qosan ta hankali kwance ga dady yana matsa mata kafa, ita dai kawai burun ta yanzu taji mijinta mashkhur ya iso gidan, dan wata kewar shi take kamar wanda tai shekara bata sa shi a idon taba......... Zahra haka tai tacin qosai tana shan kunu har sai da taji ya ishe ta sanan ta ajiye. Bayan ta ajiye kallon dady tai tare da cewa yauwa dady yanzu dai komai nml sun dena yimin zafi. Masha ALLAH ai haka ake so mamana yanzu bari na bari haka ki wuta tunda sun d'anyi miki zafin. A hankula zahra ta janye qafafuwan ta da suka d'an saki sanan ta gyara zamanta. Da gudu ameer ya qaraso hannu riqe da leda yana zuwa ya miqawa zahra tare da cewa auntyna wai gashi, kar6a zahra tai tare da cewa injiwa?. Inji yaya abdul, tom shikenan nagode, zauna kaji qosan in ka gama sai ka kaiwa ammi kicin, sai kazo muji kayan dad'i tare koh?. Fuska cike da farin cikin ameer yace to, zahra kuwa a hankula ta fara bud'e ledar dan ganin mene a ciki, dan tasan ba gyad'a bace ka dai a ciki, sabida taji wasu abubuwan a ciki ledar tai nauyi sosai. Bayan gyad'a a ciki harda alawar madara da aya da kwakwamiti kai abubuwa dai da yawa na maqulashe ya suyo mata. Murmushi zahra tai a zuciyar ta tace yaya abdul kenan, ko yaushe qaunar nan zata qare oho, ko da yake ma bana fatan hakan har abada bazamu dena qaunar junan muba. Bayan ameer ya gama ya kai plate da cup din kicin wajan ammi kamar yarda zahra tace dawowa yayi ya shiga tsakanin zahra da dady ya zauna, sanan ya juya yana kallon zahra. Haka suka zauna sukai tacin kayan kwad'a yi suci wanan suci wanca. Can zahra ta d'ago tare da cewa dady bismillah fa, dady da yake danna waya d'agowa yayi fuska d'auke da murmushi yace aa kuci kayan ku, amma kar kuyi cin dare d'aya kunburun ciki ku rage na gobe da jibi. Murmushi zahra tai tana qoqarin bawa dady amsa ameer ya cafe zancan da cewa aa dady wanan bazai ragu har zuwa jibi ba, sai dai nacewa yaya abdul ya suyo na jibin ko auntyta. Wata siririyar dariya zahra tai, dady shima ya saki tasu ta manya sanan yace kai ameer ade taimaka a rage na jibin. Haka dai ameer da daddy harma da zahra sukai ta wasa da dariya har aka fara kiran sallah magriba. Ana fara kiran sallah magriba dady ya miqe tare da cewa bari naje masallaci nai sallah. Tom shikenan dady amma dai in kaje ka dawo dan bamu gama hirar tamu ba. Tom shikenan mamana yarda kikace bayan nayi sallah isha'i zan dawo. Okay dady a dawo lpy, ALLAH yasa maman ameer bazaka zo mu tafi tare ba? Dady yayiwa ameer tambayar yana miqa mai hannu. Girgiza kai ameer yayi tare da cewa sai gobe ni a gida zanyi nida auntyta. Eh dama tinda tana da abun duniya ai dole kai sallah tare da ita, ammi ta fad'i hakan wanda ta qaraso adede lokacin da suke maganar. Dariya dady yayi tare da cewa sosai ma amma ki rabu da shi kawai ni dai na tafi, to a dawo lpy ammi ta fad'a tare da zama kusa da amer a gajiye. Sannu ammi zahra ta fad'a tana kallon ammi, yauwa zahra sannu da aikin cin zaqi. To ko kema zakici ne? Amen ya fad'a yana miqawa ammi alawar madara, girgiza kai ammi tai tare da cewa kuci kayan ku ni banaci. Ni kai na da nake d lpy ba cikine dani ba ina tsoran cin zaqi bare ke zahra. Ki dena yawan cin zaqi da maiqo sosai fa. Tom shikenan ammi amma dai ina son ci. Hmm ki de rage bari na d'auko miki dadduma da hijan ki sallah a qasa ko kya wuta da zaryar hawa saman nan. Tom shikenan ki tawo min da waya ta akan gado. Ok ammi tace sanan ta nufi sama a hanzarce. Nunfashi zahra taja tare da cewa ameer mu dena ci haka mu bari sai anjima d'agani muje miyi alwala ko?. Gyad'a kai ameer yayi alamun to duk da dai fuskar shi bata gamsu da bayanin zahra ba, dan yana jin dad'i cin kayan nan. Dariya zahra tai tare da cewa to tashi muje muyi alwala bayan munyi sallah ka cigaba da ci. Da sauri ameer ya miqe tare da cewa yauwa haka de yafi. Murmushi zahra tai sanan ta miqe da qyar ta nufi toilet din falon. Bayan ta shiga ta d'auro alwala shima ameer yayi tasa ta wasan ruwa futowa sukai, kafin nan ammi har ta sauko ta shinfid'a daddumar ta ajiye mata hijab da wayar sanan ta koma sama. Ameer d'aukomin hijabin bazan iya durqusawa ba na gaji. Tom ameer yace sanan ya d'auka tare da miqa mata, qar6a zahra tai ta saka sanan ta zauna dan yau a zaune zatayi sallah, dama watarana in jikinta yayi mata nauyi dole sai a zaune take. Ba 6ata lokaci zahra ta tayar da sallah ta a zaune, shima haka amer ya zauna kamar yarda tai wai shima irin tata zai yi. Haka sukai sallah su bayan sun gama zahra ta gama lazimi, wayarta ta d'auka sanan ta kwanta akan daddumar. Shi kuma ameer miqewa yayi ya koma kan jujera domin cigaba daga inda ya tsaya da cin kayan dad'i sa. Zahra tana bud'e wayar direct call ta shiga domin bugawa mashkhur. Haka ta buga mai har sau uku amma ba reply, ajiyar zaciya ta sauke sanan ta kira ilham. Ringing uku ilham ta d'auka tare da cewa 'yar halak kinga yanzu na idar da sallah na d'auko wayata nake qoqarin kiran ki sai gashi kin kira. Murmushi zahra tai tare da cewa to bana son dai qarya ilham. Kai zahra haba ai mun wuce wanan level d'in dake kinsa yanzu fa girma yazo ba qarya tsakanin mu. Wata shegiyar dariya zahra tai tare da cewa hmm lallai 'yar nan sannu uwar garke nace sannu uwar garke, girman uban me keda ko guda baki dire ba sai ki bari ki dera kafin ki fara 'iyayan naki da feleqe. Dariya itama ilham tai tare da cewa kamar yanzu ne ki kwantar da hankalin ki saura fa 3 months. Hmmm to ALLAH ya kaimu lokacin ilham. Amen zahra nifa kullum jira nake naji an kirani ance kin haiwu ammai shiru wai babyn nan namu har yanzu shiru?. Hmmm ai kuwa har yanzu kinji shiru, amma dai kam haiwuwa tazo daf sai dai fatan ai ta addu'a ALLAH ya raba lafiya. Ai addu'a kullum a cikin ta muke ALLAH uban giji ya raba lafiya nima hankali na ya kwanta, wlh kinga tinda edd nan naki ya cika, bani da ishanshan kwanciyar hankali kullum buri na naji kin haiwu lpy. Wlh kuwa ilham to ya za'ai abu dole ai sai addu'a kawai,. To haka zahra da ilham sukai ta hira abinsu har sai da aka kira magriba sanan sukai sallama. Bayan an idar da kiran tashi zahra tai daga kwance ta gyara zamanta domin tai sallah magriba. Bayan ta idar ta gama lazumi da addu'o'i ta tashi tai ta koma kan kujera zuciya cike dakewar mashkhur, tana tinanin lfy taji shi shiru har yanzu. Zahra tana cikin tianin nan ammi ta sauko har ta zauna a kusa da ita amma zahra bata sani ba. Ta6ata ammi sai tare da cewa zahra tinanin me kikeyi haka, firgigit zahra ta dawo daga hayyacin ta tai shiru ba tare da ta bawa ammi amsar tambayar ba. Hmmmmmm murmushi ammi tai sanan tace ki kwantar da hankalin ki shima nasan wanda kike tinanin duk inda hankalinsa yake yana nan zaki ganshi yazo ne. Zahra cikin 'yar jin kunya tace aa ni bashi nake tinanin ba fa, hmm to me kike tinani?. Nima kai na bansan me nake tinani ba zahra ta fad'a tare da mazewa kamar da gaske. To shikenan dama dai masu ciki in suka kusan haiwuwa haka suke ta tunain abunda zai faru, amma ki kwantar da hankalin ki in sha ALLAH ba abinda zai faru sai alkhairi. Tom ammi ALLAH yasa, ameen zahra ta. Zahra tana qoqarin magana taji qamahin turaran mijin nata ya bud'ad'e wajan. Uhmm gashi nan tafe de tun kafin ya ratso ciki turaranaa ya fara gabatar da zuwan shi, ammi ta qarasa maganar tana gyara d'an kwalinta da yake zamewa. Zahra kuwa sakin siririyar ajiyar zuciya tai sabida jin qamahin turaran nasa har ta shiga nishad'i amma a file cewa tai ammi wa kike magana. Wata harara ammi ta zubawa zahra tare da cewa, zahra kenan rainawa kanki hankali kinji ta qarasa maganar tana girgiza kai tare da sakin wata siririyar dariyar rainin hankali da zahra take qoqarin yi mata. Zahra kuwa danna wayarta ta farayi tare da dariya tana cewa ammi kalar wanan harara nifa im serous bansa akanwa kike magana ba. Zahra tana rufe bakin ta kafin ammi ta kai da bata amsa taji sallamar mashkhur cikin daddad'ar voice d'in shi. Zahra a ciki-ciki ta amsa sai ammi ce ta amsa a fili. Mashkhur yana qarasowa ya tsuguna har qasa ya gai da ammi, ammi ina wuni? Lafiya qalau ya gida, alhamdulillahi. Satar kallon zahra mashkhur yayi sanan ya kauda kai yace to ya me jiki. Hmm anzo wajan ai gata nan dama wajanta kazo koh?. Haba ammi daga tambaya kuma hmmm nifa wajanki yau kawai nazo, ALLAH ko ammi ta fad'a cikin rashin gamsuwa. Sosai ma tom shikenan ka kyauta jeka ka zauna zakaci abinci. Girgiza kai mashkhur yayi tare da cewa aa na qoshi, duk da baici abinci ba amma dai shi jikinsa duk yayi sanyi sabida yarda yaga zahra ta share shi kamar bata san shiba. Adede time d'in dady shima ya shigo baki d'auke da sallama, amsawa sukayi sanan ya qaraso ya zauna a gefan da mashkhur da ameer, kujerar su tana kallo wacce ammi da zahra suke zaune. Bayan mashkhur sun gama gaisawa da dady, dady kallon zahra yayi tare da cewa to mamana gashi na dawo kamar yarda kike so. Sai a lokacin zahra ta d'ago fuska d'auke da murmushi tace to dady sannu da zuwa, yauwa mamana, haka zahra da dady suka cigaba da hirarsu sama-sama ammi tana d'an saki baki gefe guda kuwa anbar mashkhur jigum kamar maraya. To me sunan baba naji kayi shiru ba maga ne. Hmm ai dama can ba magar yake ba cewar ammi. To ai ko badanmu ba kayi dan mamana, ai yace yau ba wajan maman dady yazo ba wajena yazo ammi ta fad'i hakan tana sakin murmushi wanda yake qara mata kyau, da sake bayyanar da kamarta ta salihan bayi. Hmmm babbar magana dady ya fad'a yana cire wular kansa. Mashkhur kuwa da ya gaji da shirun zahra gare shi zaro yawar shi yayi ya turawa zahra gajeran message da! Baki san nazo ba?. Zahra tana jin qarar saqo ta kalli wayar, sai ta d'an basar bayan daqiqu kad'an ta d'an matsa daga kusa da ammi kad'an sanan ta sa wayar a silent ta rage haske, dama de da yake wayar privet ce screen gd ne ba'a ganin komai sai duwu iya ita kad'ai ne zata gani. Bayan zahra ta bud'e message d'in ta karanta reply ta masa da! nasan kazo mana. Bayan message d'in ya shigo wayar mashkhur ya gama karanta reply yayi mata da to amma shine kika share ni, ko wani laifin nai miki ne? Reply tai mai da aa ni ba abinda kai min, amma ni nasan nayima laifi koh?. Bayan mashkhur ya karanta, emojis d'in razana ya turawa zahra tare da cewa wah ni na isa nace kinyi min laifi?. Ai bakya lefe teddy laifi me zaki mah?. Emoji me nuna shagwa6a zahra ta turawa mashkhur sanan tace masa to ai nayima too miss call baka d'auka ba kuma baka sake bugomin ba. Reply mashkhur yayiwa zahra da sorry my a A time d'in fa nazo gidan nan wayata tana mota kuna na shiga masallaci shi yasa amma kiyi haquri teddy tuba nake. Zahra bayan ta karanta reply tai mai da tom shikenan my hero, amma kacewa ammi ba waje na kazo ba. Reply mashkhur yayi mata da wasa nake fa kawai kunyarta nake ji. Amma yau naga kin qaramin kyau sosai fah. Zahra bayan ta gama karanta reply tai mai da a hankan bakaga duk na kunbura ba. No ni ban gani ba, kawai dai naga kin qaramin kyau kamar nazo na d'auke ki mu koma gidan mu haka nake ji. Reply zahra tai mai da zo ka d'auke ni waya hanaka. Mashkhur bayan ya karanta shima reply yayi mata da hmm teddy nan kina wasa dani ko, to bari kiga na taso a hannu ma zan d'auke ki. Zahra tana bud'e message d'in, ta d'ago ta kalli mashkhur shima dai anci sa'a a dede time d'in ya d'ago. Suna had'a ido mashkhur da zahra suka saki wani qasaitaccan murmushi wa junan su wanda su kad'ai suka san fassarar murmushi nasu. Dady da ammi suna ankare dasu suma kallan junan su sukai sanan suka sunkuyar da kai kamar basu gani ba. nan da nan ma ammi ta fara jan dady da hira. Zahra kuwa reply tai mai sa da taso ka d'auke ni mana inba tsoro ba. Uhmmm tsoron me zanji ba matata bace ba to?. Reply zahra tai mai da ai ana barin halak dan kunya. Reply mashkhur yayi wa zahra da cewa to ni bazan bari ba, kawai anzo an kwace min ke. To ai gwara da aka kwace ni, tinda ko inacan baka barina na wuta, kullum kana maqale dani kamar wanda zan gudu. Hmmm yanzuma so nake na maqale ki da zan samu dama ko yayane na shafa body d'in ki, dan in ban shafa ba to yaufa bazan iya bacci ba gaba d'aya. Reply zahra tai mai da! to zo ka shafa mana waya hanaka. Reply mashkhur yayiwa zahra da cewa! To nazo ko nazo yanzu zaki sha mamaki ke ba ciga baki ba to ina zuwa sai na shafa inda da kansu su ammi zasu ce ki bini mu koma gida ki haiwu acan. Emojis d'in dariya zahra ta tura mai tare da cewa ina zaka shafa to?. Kinsan ina zan shafa? Reply zahra tai mai da aa, tom d'ago kai ki kalle ni sai na gaya miki,. Zahra tana d'agowa shima mashkhur ya d'ago suka sake sakarwa junan su wani shu'umun murmushi mashkhur harda kashewa zahra ido d'aya tare da d'aga mata jagira d'aya. Again shima wanan akan idon ammi da daddy,. Hmmmmmm mashkhur kenan wai ni zaka rainawa hankali sai kace bani na haife kaba to ALLAH ya kyauta. Ammi ta fad'i akan a zuciyar ta a fili kuma wani siririn murmushi ne ya kwace mata. Daddy kuwa da yaga lamarin zai wuce inda yake tinani miqewa yayi tare da cewa to mamana bari na wuce 6angare na, maryam ki kawo min abinci kai kuma mai sunan baba in ka gama zama, kafin ka tafi kazo 6angare na zamuyi wata magana da kai. Tom shikenan dady zanzo, zahra kuwa cewa tai tom dady sai da safe, ita kuma ammi wucewa tai cikin, domin ta kaiwa dady abincin sa kamar yarda yace. Dady yana fita ba jimawa ammi ta bishi domin kai mai abinci. Mashkhur kuwa ajiye wayar yayi tare da sakin ajiyar zuciya yana kallon zahra. Zaki taso kuni zanzo, mashkhur ya fad'a yana tsare zahra da mayatattun manyan idanun sa. Hmm ammi dai ba jimawa zatai ba yanzu zakaga ta dawo ka taso d'in. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa to teddyna nifa yau kin qaramin kyau meye sorrin ne, mashkhur ya fad'a yana shafa kan ameer wanda yake ta sharar bacci a kusa da shi. Hmmm haka dai ka gani ammi ni banga hakan ba, to ni dai gashi na gani. Haka zahra da mashkhur sukai ta magana cike da shauqin junan su ba jimawa kamar yarda zahra ta fad'a ammi ta dawo falon. Tana dawowa ta kalli zahra tare da cewa! To zahra bari naje na kwantar da ameer daga nan inada abinda zanyi a bedroom d'ina zuwa anjima in kun gama hirar zan dawo na tayaki ki hau saman ki kwanta kinji. Tom ammi sai kin dawo, hannu ammi tasa zata d'auki ameer, haba ammi ki bari na d'aukar miki shi mana yanzu ameer fa yayi nauyi. kallon mashkhur ammi tai tare da cewa ji rainin wayo to kai da kana yaro wa yake d'aukar ka, ka bari zan d'auke shi. Aa ammi bana so kisha wahala muje na kai miki shi. Tom shikenan nogede ALLAH yayi albarka ammi ta fad'a tare da juyawa ta nufi saman. Mashkhur hannu yasa ya d'auki ameer tare da d'ora shi akan kafad'a ya riqe shi da hannu d'aya haka suka qarasa saman a tare da ammi. Bayan mashkhur ya kwantar da ameer da sauri ya fuce domin zuwa wajan matarsa zahra. yana gama saukowa daga benan ya nufi zahra da sauri gadan-gadan har wani had'a hanya yake............... Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 141* yana gama saukowa daga benan ya nufi zahra da sauri gadan-gadan har wani had'a hanya yake............... Mashkhur yana qarasowa ya zauna kusa da zahra dan har ya d'an matseta. Hannu yasa ya rungumo ta sosai a jikinsa. Sanan ya kai bakin sa kan na zahra, da sauri zahra ta janye bakin ta tare da fad'awa qirjinsa ta kwantar da kai. Cikin murya qasa-qasa mashkhur yace teddyna why?, nunfashi zahra taja tare da cewa kawai. Hmmm mashkhur ya sauke ajiyar zuciya tare da shafa bayan zahra yana cewa! I feel miss you my wife. Miss you too yaya mashkhur, yaushe zaki dawo gareni na wuta, kinsa fa kin zama rayuwata jinin jiki na farin cikina. Sake kwanciya zahra tai a jikin sa tare da cewa! Nima kai ne farin cikina my hero ina qaunarka sosai. Sunkuyo da kansa yayi yana kallon qirjinsa da zahra take kwance. Zahra ba kamarni ba nifa bakiji yarda na damu dake ba bana so kiyi nisa dani my lovely wife. Nima ai dole ce tasa nai nisa da kai, nunfashi mashkhur yaja sanan ya fara shafa jikin zahra da tattausan hannun sa. Lumshe ido zahra tai ta sake sakin jikinta a jikin mashkhur d'in sanan ta ruqo shi da hannayan ta biyu ta rungume shi ta baya. Haka mashkhur yay tabin jikin zahra yana shafawa cike da kulawa har hanunsa ya qaraso kan qatan cikin ta. Nan ma cigaba da shafawa yayi a hankula yanajin qaunar abinda ke cikin zahra yana lullu6e shi. Haka ya cigaba da shafa cikin zahra cike da kulawa har hanunsa ya qaraso qirjin zahra. Hannu na rawa ya fara latsawa a hankula, lumshe ido zahra tai sanan ta sake qanqame shi kamar wanda zai gudu. Haka mashkhur yayi ta latsa brest d'in zahra cike da shauqi. Zahra tanaji zai wuce gona da iri ya fara qoqarin zira mata hannu cikin riga ta sake shi sanan tasa hannu ta riqe hanun mashkhur. Meye kuma haka yaya mashkhur, bud'e idanuwa mashkhur yayi wanda suka fara lumshewa sabida tsabar feeling. Sorry my teddy na mantama a inda muke, ajiyar zuciya zahra tai ta tashi daga kwanciyar da tai a jikin sa ba tare da tace komai ba. Hannu mashkhur yasa ya sake ruqo zahra ta baya. Suna faces d'in juna, a hankula mashkhur ya had'a kansa da na zahra suka fara yiwa juna kallon kallo, kowa yana jin sautin da saukar nunfashin d'an uwansa, haka suka dad'e suna musayar nunfashi kowa zuciya cike da sha'awa da qaunar d'an uwan sa. A hankula mashkhur ya qarasa had'e dogwan hancin sa dana zahra sanan ya fara qoqarin kamo lips d'in zahra da bakinsa. Yana kamawa ya fara kiss d'in baki nata. Bayan ya gama kissing d'in bakin nata ya fara sha, itama zahra da taji ta kasa jurewa, dole itama ta fara tsotsar bakin mashkhur d'in kamar yarda suka saba sai shan yawan junan su suke. Mashkhur da zahra sun shagala sosai dan sai da sukai 30 minutes suna abu d'aya basu suka saki junan suba har sai da suka fara jin realize. Jiki a mace zahra ta janye bakinta daga na mashkhur tare da cewa! Mu barshi haka nan, mashkhur cikin silent voice yace sabida me. Sabida karmu wuce inda ya kamata, ok my teddy amma fa ban qoshi dake ba sam. Cikin murya shagwa6a itama zahra tace nima yaya mashkhur ban qoshi da kai ba. Zubawa zahra lumsasun idonunsa mashkhur yayi ji yake kamar ya cinye ta ya wuta. Hannu yasa ya shafa kyakyawar fuskar ta wanda ta had'u tai ja sabida tsabar feeling d'in da ta shiga, bakin nan nata ma ya had'e yayi jajir lokaci guda dai daga ita har mashkhur d'in duk sun canza yanayi. Haka mashkhur yayi ta shafa kyakyawar fuskar zahra sanan ya kai yatsansa ya fara wasa da kyakyawan madedecin bakin ta. Zahra kuwa bud'e bakin tai ta fara tsotar yatsan mashkhur kamar wata baby. Lumshe ido mashkhur yayi sabida yana jin dad'in hakan da take mai. Suna cikin wanan yanayin sukaji sautin takun step, da sauri mashkhur da zahra suka saki junan su tare da ja baya sosai. Sabida ko ba'a gaya musu ba sun san ammi ce ke saukowa, jiki ba kwari mashkhur ya miqe tsaye tare da kallon agogon hanunsa har qarfe 10 dare tayi. A hankula ya kalli zahra da cewa in na koma gida zamuyi waya, gyad'a kai zahra tai ba tare da tace komai ba. Ammi tana qarasowa mashkhur yace tom ammi na tafi wajan dady daga nan kuma zan wuce gida. Tom shikenan ALLAH ya kiyaye hanya kayi driven a hankali banda gudu, abida kullum ammi take gayawa yaranta kenan in zasu fita. tom shikenan ammi sai da safe, daga haka mashkhur ya wuce zuciya cike da kewar matar shi zahra. Ammi mayar da kallonta tai kan zahra tare da cewa! Tom zahra taso mu hau sama koh?. Zahra a hankula ta miqawa ammi hannu alamun ta temaka mata wajan tashi. Hannu biyu ammi ta miaqawa zahra sanan ta temaka mata ta iya miqewa. Haka ta ruqe hanun ta zuwa bene, a hankula suka fara hawa kan step d'in benan har suka qarasa. Suna qarasawa suka wuce bedroom, suna shiga zahra ta zauna a kan gado. Ammi kallon ta tai tare da cewa ko da akwai abinda kike buqata. Girgiza kai zahra tai sanan tace ina dai son sha ruwa mai sanyi. Wucewa fridge ammi tai ta bud'e ta d'auko ruwa sanan ta dawo kan drowar ta d'auki kofi, gaskiya zahra ruwan nan yayi miki sanyi sai dai na sirka ko yaye ne, ki gujewa shan ruwan sanyi ko dan lfylafiyar abinda yake ciki ki. To ammi zahra ta amsa cikin siririyar murya, bayan ammi ta d'an sirkawa zahra ruwan miqa mata tai. Zahra tana qar6a sai da ta shanye tass ta miqawa ammi cup d'in. Zaki qarane? Girgiza kai zahra tai alamu aa, yauwa yanzu sai ki kwanta ko, ni dai sai nayi karatu zan kwanta. Tom ammi nima zan tayaki dan nayi wajan 4 days ban samu nayi maraji'a ba. Hmm zahra yau kin zauna sosai fa nasan kiin gaji sosai ki kwanta dai ki wuta, inma kina so sai kiyi a kwance. Bari na d'auko miki qur'ani ko. Girgiza kai zahra tai tare da cewa ki barshi kawai zanyi da ka, sai muringayi tare bari na kwanta. A hankula zahra ta qarasa hawa kan gado ta gyara fulan ta takwanta a kusa da ameer da kyar. Bayan ta kwanta, ammi zama tai a gefen gado sai da ta gyara zamata ta bud'e qur'ani suka fara rera maraji'a a hankula, hmmm masha Allah zo kaji karatu da qira'a wajan ammi da zahra. Kai ka shiga bedroom d'in bakaso ka futo ba sabida yarda qira'a mai dad'i ke tashi. Bayan sunkaranta shafi uku zahra ji tai kamar an tsikareta ta baya da sauri ta juya dan tayi tunanin ko amer ne. Zahra gani tai amer na sharar bacci, dan haka juyowa tai ta ciga da karatun ta. Aa abu kamar wasa zahra taji bayan ta ya fara riqewa sosai, ba shiri ta kama bakin ta tai shiru,. Ammi juyowa tai dan ganin meke faruwa, oh zahra har kin gaji koh? Hmm ammi bacci zanyi zahra tai fad'a da kyar,. Juyawa ammi tai tare da cewa tom shikenan bari na cigaba ni, amma ki addu'a bacci kafi kiyi bacci sai da tafe, zahra to kawai tace sabida har lokacin bayanta ya d'aure gam. Nan da nan zahra ta fara addu'o'i kala-kala a zuciyar ta, ah abu dai taji gaba yake qarayi dan marar tace ta sake d'aurewa sosai nan da nan zahra ta fara gumi. Da kyar zahra ta miqe zaune kafin kace kwabo gumi ya rufe ta, ammi kuwa tana jin qarar tashin zahra ta ajiye qur'ani ta juyo sanan tace zahra lafiya. Mazewa zahra tai sanan tace ammi zafi nake jine. Ammi miqewa tai ta kunnawa zahra a. c tare da cewa duk sanyi fankar nan zahra, lallai mashkhur ya koya miki son a. c koh, zahra dai bata iya cewa komai ba sabida halin da take ciki. Ammi merro ta nufa tare da cewa oh Kinga yau namanta ma ban baki rubutun cikin ki na dare ba, bari na kawo miki ki sha. Zahra dai ta kasa cewa komai sabida ciwo sai qaruwa yake mai makwan yayi baya. Ammi zubawa zahra rubutun tai a cup sanan ta miqa mata. Da kayr zahra ta iya kar6a hannu na rawa ta shanye da kyar. Zahra ko wani abun yana damunki ki gayamin? Duk naga kin canza. Aa ammi ba komai kawai nace miki zafi nake jine kuma yanzu na fara jin dede. Tom shikenan bari na shiga toilet na futo. Daga haka ammi ta wuce toilet, ammi tana shiga toilet zahra taji mararta ta sake d'aurewa tanayi mata wani azababban ciwo ba shiri zahra ta gangaro ta sauko daga bed d'in ta durqushe a qasa tana faman nunfashi. Ammi kuwa tana futowa mai zata gani gabanta ne ya fad'i rass ganin zahra durqushe riqe da cikin ta tana ta murqususu. Da sauri ammi ta qaro tare da cewa lafiya zahra meye haka ki gayamin me yake damun ki, ammi ta qarasa maganar cikin tashin hankali. Zahra kuwa cikin azaba tace ammi marata kamar ta tsinke ta qarasa maganar tana sake riqe cikin ta. Zahra ai naquda kikeyi amma shine tun dazu kike 6oyemin sannu bari na kira abdul mu tafi hospital. Jiki na rawa ammi ta miqe ta d'auko wayarta hankali tashe ta lalubo number abdul dan yanzu tasan mashkhur ya tafi gida. Ammi tana kiran abdul kira uku ya d'auka baki d'auke da sallama. Ammi ko amsa sallamar batayi ba tace! Abdul kana ina ne? Ammi ina gida ko nazo?. Ee kozo mukai zahra hospital haiwuwa zatai. Abdul ko amsawa bai bawa ammi ba ya ajiye wayar ya fuce a hanzarce, ammi taba katse wayar abdul ta bugawa dady bayan ya d'auka tace zahra ta fara naquda zamuje kai ta hospital nida abdul. Dady yana jin haka ya miqe da sauri tare da cewa! Okya nima gani nan futowa. Dady wayarsa ya zira a aljiwu tare da kallon mashkhur da yake gefansa a zaune suna tattaunawa. Dady lafiya? Taso mu fita mamana ce take naquda. Nan da nan mashkhur ya zabura ya miqe, gabansa ya yanke ya fad'a rasss, a fili yace na shiga uku. Addu'a dai ya kamata kai mata zo mu tafi ko? Ammi kuwa tana katse wayar ta d'auko hijab tasa a hanzarce sanan ta d'auko jakar kayan haiwuwar zahra. Ta nufi zahra hankali tashe ta roqota ta tare da cewa sannu zahra kinji. Haka ammi da zahra suka sauka da qasan benan da kuar, adede lokacin abdul ya shigo hankali tashe, abdul yana qarasowa zahra ta riqe hanunsa tare da cewa wayyoo yaya abdul ka temake ni zan mutu, shima abdul hanun zahra ya riqe cikin tashin hankali yace sannu zahra, in sha zaki haiwu lafiya bazaki mutu ba. Haka ammi da abdul suka qarasa fitar da zahra da kyar, zahra suna qarasawa tsakar gida ta tsuguna ta sake riqe mararta tana ta fama ash da wayyo. A dede time d'in mashkhur da dady suka qaraso suma hankali tashi. Suna qarasowa suka tuguna suna 'yar rige-rigen yiwa zahra sannu, mashkhur kuwa ya riqe zahra gam kamar zai cire mata ciwon da yake damun ta. Dady ne yace yanzu dai ya kamata a tafi hospital kafin lamarin yayi worst, sai dai ku kawo motar nan dan bazata iya qarasawa ba da nisa. Hankali tashe abdul yace to dady bari naje na d'auko key d'in mota, na manta ban futo da shima. Da sauri mashkur ya dakatar da abdul ta hanyar cewa! bari na baka nawa key d'in. jiki na rawa mashkhur ya zira hannu a aljiwu ya zaro key d'in motar sa ya miqawa abdul. Shima abdul da sauri ya kar6a sanan ya wuce jiki na rawa, ba 6ata lokaci ya d'auko lafiyayyiyar motar mashkhur d'in ya kawo ta inda su ammi suke tsaye hankali tashe. Yana kawo ba 6ata lokaci ammi da mashkhur suka temakawa zahra ta shiga bayan mota suka sata a tsakiya mashkhur a gefan dama ammi a na hagu, shi kuma dady a gaba abdul kuma shi ke driven, ba 6ata lokaci abdul ya fuce daga gidan a guje, ya nufi hanyar hospital mafi kusa.............. Hmmm wayyo zahra. Me kuke ganin zahra zata haifa?. Kuna tinanin zahra zata sauka lafiya ko akasin haka?. Mu had'e a next page ranar monday dan jin yarda zata kaya. Ina yi muku barka da jumma'a da fatan zamuyi wuton mako lafiya. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 142* ba 6ata lokaci abdul ya fuce daga gidan a guje, ya nufi hanyar hospital mafi kusa.............. Haka abdul yay ta sharara uban gudu har sai da ya qarasa hospital. Suna qarasawa asibiti ba 6ata lokaci aka tabbatar musu da zahra haiwuwa zatai. Dan haka a hanzarce aka shigar da ita room d'in haiwuwa. 6angaran su ammi kuwa suna zaune jigum-jigum hankali a tashe. Mashkhur kuwa bai ma iya zaman ba yana daga tsaye ko motsi ya kasayi. tsayawama na gaya muku tashin hankalin da mashkhur ya shiga 6ata page ne, zuciyarsa cike fal da razani da tausayin zahra. Kowa da irin addu'a da yakewa zahra a zuciyarsa. Hmmm hankalin su ammi bai sake tashi ba sai sanda sukaji zahra tana kwad'a uban iwu sautin muryarta na tashi. mashkhur da yake tsaye kuwa nan da nan tsigar jikinsa ta fara tashi ji yake kamar yabi zahra room d'in haiwuwa. Zahra kuwa sai qara kwad'a iwu take wanan karan harda sunan abdul take kira! Wayyo yaya abdul d'ina ka temake ni zan mutu yaya abdul d'ina kana ina wayyo ALLAH na kazo yaya abdul. Abdul ji yake kamar ya shiga ya temaki zahra amma ba hali, hawaye ne kawai yake zubuwa daga idanun yaya abdul. 6angaran mashkhur kuwa lokaci guda ransa ya 6ace fiye da tinani, sakamakwan yarda yaji zahra tana kiran sunan abdul sa6anin nasa. Mashkhur ji yayi bazai iya jurar jin iwun zahra ba kuma tana kiran wani bashi ba dan haka ba 6ata lokaci ya fuce daga wajan zuciya ba dad'i. Mashkhur yana fita bai tsaya ko ina ba sai wajan da suka ajiye mota. Hannu mashkhur yasa ya bud'e mazaunin driver ba 6ata lokaci qofa ta bud'e, dama abdul bai rufe motar ba dan ko key bai zare ba, kawai kashe motar yayi. Mashkhur yana shiga ya zauna akan kujerar driver da kyar tare da kwantar da kujerar motar sosai. Bayan mashkhur ya kwantar da kujerar ajiyar zuciya ya sauke, zuciya cike da damuwa da kuma baqin ciki fall. Babban baqin cikin mashkhur matar shi tana room d'in haiwuwa amma tana kiran wani namijin sa6anin shi. Nan da nan wani namijin kishi ya lulu6e zuciya mashkhur har lokacin muryar zahra bata dena yimai gizau ba tana iwu tana fama kiran yaya abdul. Nan da nan kwallar tausayi da kishi ta cikawa mashkhur ido. Duk da abinda zai sa mashkhur kuka babbane to amma yau shi da kansa yake neman kukan ya zubo a idansa amma ya kasa. Mashkhur yana cikin wanan halin yaji wayar shi da take aljiwu tana ta faman ringing, hannu na rawa mashkhur ya zura hannu a aljiwu ya zaro wayar tasa. Sunan ahmad abokinsa ne ya gani 6aro-6aro akan wayar, wata siririyar ajiyar zuciya mashkhur yayi sanan ya ajiye wayar a gefe. Haka wayar tai ta ringing harta katse amma mashkhur bai samu damar d'auka ba. da kira ya katse sai wani ya shigo har sau uku, sai a na hudun ne mashkhur ya d'auka da kyar tare dasa wayar a hands free yayi shiru yana sauraran abinda ahamd zai ce. Sallama ahmad ya farayi, mashkhur da kayar ya iya samu ya amsa sallamar. Ah mashkhur yakake naji gaba d'aya muryaka ta canza ko wani abunne yake damun ka? Ahmad ya tambayi mashkhur cike da mamaki. Jim mashkhur yayi bai ce komai ba har sai da ahmad ya sake cewa! Hello mashkhur kanaji na kuwa. Da kyar mashkhur yace no im not fine ahmad, a d'an razane ahmad yace meke faruwa da kai mashkhur. Lumshe jajayan idanuwansa mashkhur yayi tare da cewa! Zahra ce, abinda mashkhur ya iya fad'a kenan zuciya cike da damuwa. Adede time d'in ilham ta shigo bedroom d'in riqe da cup d'in tea a hanun ta,. Ahmad kuwa bai ankare da shigowarta Ba dan haka, hankali tashe yace! Zahra kuma mashkhur meke faruwa da zahra, ko haiwuwa zatai?. Ilham tanajin haka ta saki cup d'in hanun ta ya fad'i qasa warwas, sanan ta qaraso bed d'in da ahamd yake zaune a hanzarce. Mashkhur da kyar ya iya bawa ahmad amsa da ee, sanan yayi reject d'in kiran, dan gaba d'aya ya fara fita daga hayyacin sa. Ilham tana qarasowa tace innalillahi hubby meke faruwa da zahra ta?. Ilham tana fad'a a razane dan har time d'in baby cikin ta bai dena juyawa ba sabida tsabar tashin hankali. A hankula ahmad ya miqe tare da riqe ilham yana cewa! Sannu zauna ba abinda yake faruwa da ita, ilham data zauna da kyar wani kallo ta watsawa ahmad tare da cewa! Kamarya yaya ahmad ka fad'amin gaskiya mana Ilham ta qarasa maganar fuska cike da hawaye. Ba wani mumunan abunne ya faru da itaba fa, haiwuwa zatai kinga kuwa addu'a ya kamata kiyi mata. Haiwuwa kuma d'azu fa mukayi waya da ita, kuma wana asibiti take taso mu tafi yaya ahmad dan ALLAH karkace aa. Sake riqe hannun ta ahmad yayi jiki a sanyaye yace aa ilham ki kwantar da hankalin ki yanzu fa addu'a ya kamata kiyi mata ba tashin hankali nan ba. MASHKHUR........ Mashkhur bayan yayi reject d'in kiran ahmad, hankali tashe jiki ba kwari ya bud'e murfin motar ya fuce. Yana so ya shiga ciki amma yana tsoron halin da zai tarar da zahra, ku kuma yaji tana kiran abdul d'in nan sam zuciyar shi bazata d'auka ba. Bayan mashkhur ya qara 5 minutes a tsaye yanke shawarar gwara ya shiga ciki yayi, dan sanin a wana hali zahra take. Da kyar mashkhur yake d'aqa qafarsa yake saukewa. Mashkhur yana qarasawa wata doctor ta qaraso tana tambayar 'yan uwa zahra. Nan gaban mashkhur ya sake yankewa ya fad'i rass, dan haka bai qarasa shigabatsayawa yayi kamar dazu zuciya tana fat-fat yana jiran yaji mae zatace. Lokaci guda kuma mashkhur ya sauke ajiyar zuciya sabida yaji tambayar kayan baby ake. Kuma gashi sam ya dena jin kukan zahra ba kamar yarda yabarta tanayi. Bayan ammi ta miqawa doctor jakar juyawa tai da sauri. Jim kowa yayi yana jiran futowar doctor, mashkhur de ya sake ra6ewa a qofa har lokacin hankalinsa bai kwanta ko kad'an ba. Nan da nan waje yayi tsit kowa yana jiran me zai je ya dawo. Bayan misalin 10 minutes doctor ta futo hannu riqe da towel d'in baby fuska sake sai an murmushi take. Da sauri ta qaraso inda su ammi suke dama abdul ne a farko ta miqamai babyn tare da cewa congratulations. Hannu na rawa abdul ya qar6i babyn tare da cewa masha ALLAH me muka samu?. Bayan ta gama miqamai babyn cewa tai! An samu baby boy. Dan haka yanzu sai a bani goran albishir d'ina. Nan da nan waje ya karad'e da hamdalah bakajin tashin komai sai hamdalah. 6angaran mashkhur kuwa hmmmmm shi kad'ai yasan yarda yake ji a zuciyar shi sabida farin ciki. Yana nan a ra6e ko kwakwaran motsi baya iyayi sai godewa ALLAH kawai a zuciya. Abdul kuwa zaro wayarsa yayi a aljiwu domin yiwa doctor transfer. Hannu na rawa abdul ya miqawa doctor wayar tasa tare da cewa sa account number d'in ki, da sauri doctor ta qar6a tare dasa account number sanan ta miqawa abdul. Kar6a abdul yayi tare da cewa which bank?, da sauri tace access. Nan da nan abdul yayi select bank sanan ya tura mata 200,000. Na tura abdul ya fad'a yana saukre idon sa akan babyn fake maqale a hanun sa. Thank you so much dady nogode ALLAH ya raya baby dadyn baby murmushi abdul yayi tare da cewa ameen nagode. Ammi ce tace to doctor ya jikin nata ita kuma da fatan komai lafiya. Ah mama komai lafiya ana gama yi mata abinda ya dace zamu dawo da ita d'akin wutu to sai ku shiga ku qanta, nan bada jimawa ba za'a gamayi mata komai kuma tana ciki qoshin lafiya. A tare ammi da mashkhur suka sauke ajiyar zuciya. Doctor kuwa juyawa tai ta koma ciki zuciya cike da farin cikin kyautar da abdul yayi mata dan ita duk a tinanin ta tasha shine mahaifin yaron. Mashkhur da kyar ya iya qarasowa sabida farin ciki jiki ba kwari ya zauna kusa da abdul zuciya cike fall da qaunar zahra. Yaron masha ALLAH kyakyawa da shi gashi babba ne, kana ganin sa zaka sheda yana cikin qoshin lafiya. Farine qall dan kumatunsa da qoshinsa hancinsa bakin sa har wani ja suke. Gashi kyakyawa ajin farko kamar sa d'aya da mashkhur. Kamar mashkhur yayi kaki ya ajiye, amma babyn harma yafi mashkhur kyau idonsa har lokacin a rufe yake bai bud'e ba yana sauke nunfashi a hankula tare da motasa 'yan yatsun hannayan sa da suka sha safar hannu. Hmmm abdul kenan ka kasa ka tsare bazaka barmu mu d'auke shi musa mai albarka ba kenan? ammi ta qarasa maganar fuska d'auke da murmushi. Hmmm ammi nifa ban gaji da d'aukar shiba ku bari sai na gaji tukunna sai na baku, murmushi ammi da dady sukai, ammi tace tom shikenan amma kaje ka duba motar daga baya akwai zamzam da dabinu a wata farar leda ka d'auko a bashi kaji. Miqawa ammi babyn abdul yayi badan yaso ba sanan ya miqewa yace tom bari naje. A hanzarce abdul ya fita zuciya cike da farin ciki dan shi gani yake kamar shi zahra ta haifawa babyn ba mashkhur ba. Abdul sai da ya qarasa ya bud'e murfin motar sanan ya tina bai kai da cire key d'in motar ba a jiki ya barshi. Gyara kujerar da mashkhur ya kwanta yayi sanan ya bud'e gidan baya ya d'auko ledar zamzam da dabinan. Sannan ya rufe qofar bayan ya zagayo mazaunin driver ya bud'e domin cire key d'in. Bayan abdul ya cire yana qoqarin rufe qofar yaji ringing d'in wayar mashkhur. Da sauri ya koma tare da ciro wayar ya zuba mata ido yana kallon mai kira. Sunan ahmad abdul ya gani dan haka rufe murfin motar yayi sanan ya d'auki wayar tare da karawa a kunnan sa baki d'auke da sallama. Bayan ahmad ya amsa sallamar cewa yayi mashkhur ya jikin zahra ta haiwu ko kuwa?. Murmushi abdul yayi tare da cewa ba shi bane abdul ne yabar wayar mota ne, amma zahra ta haiwuwa lafiya qalau. Da sauqi ilham da take gefan ahmad tana ji, ta kar6i wayar cike da zumun farin ciki tace hello yaya abdul da gaske zahra ta haiwu to mai ta haifa?. Ilham zahra ta haiwuwa mana, namiji ta haifa kyakyawa mai kama da ke. Murmushi ilham tai sanan tace yauwa alhamdulillah, yanzu zanzo naga babyn kuna wana hospital ne?. Ke ilham dare yayi fa yanzu wajan dayan dare ta kusa ki bari zuwa gobe tinda kema kinga baki da ishanshan lafiya koh?. Hmmm nifa gaskiya bazan iya jira ba yaya abdul na matsu, aa ki bari sai gobe mana kamar yanzu ne lokaci zai yi kinga yanzu kika zo ammi zatai miki fad'a ma tace kin fito da daddare. Jiki a sanyaye cikin rashin jin dad'i ilham tace tom shikenan yaya abdul ALLAH ya kaimu goben amma ka d'aukar min hoto da video babyn nawa ka turomin ta WhatsApp na gani kafin goban. Tom shikenan ilham baki da damu ki kwantar da hankalin zan turo miki yanzu in sha ALLAH, tom yaya abdul ina jira, daga haka ilham da abdul sukai sallama. Bayan sunyi sallama, da sauqi abdul ya qarasa ciki, yana qarasawa ya miqawa ammi ledar sanan ya zauna a wajan da ya tashi. Bayan ya zauna miqawa mashkhur wayar tashi yayi tare da cewa gashi ka barta mota. Hannu mashkhur yasa ya qar6a tare da cewa okay. 6angaran ammi kuwa bud'e ledar tai ta fara bawa babyn zamzam a hankula. Ba lefi ya sha ruwan zamzam d'in sosai kamar ba saban haiwuwa ba. Bayan ya sha ammi ta tauna dabinan a bakinta sosai sanan tasa mai a bakin sa. A hankula babyn zahra ya bara tsotsar dabinun a hankula, abunde gwanin ban sha'awa. Daga haka ammi miqawa dady babyn tai zuciya cike da qaunar jikin nata. Dady fuska a sake cikin farin ciki ya kar6i babyn, har lokacin babyn bai bud'e idansa ba ya rufe gam kamar mai bacci amma sai dai ba baccin yake ba sabida har lokacin bakin sa bai dena motsi ba alamun yana tsotsar dabinan da aka bashi. Dady yana qarbarshi sunkuyar da kan sa dai-dai kunan babyn yayi sanan ya fara yimai kiran sallah a kunanshi. Bayan dady ya gama yimai d'ayan kunnan nasa ya juya yayi, bayan dady ya gama zubawa babyn ido yay, lokaci guda yaji son jikin nasa ya shigar mai zuciya, dama gashi babyn da shiga rai. Bayan dady ya gama d'aukar shi miqawa ammi yayi, ammi kuma ta miqawa abdul, abdul kuma ya miqawa mashkhur wanda yayi tsit kamar baya wajan, ya wani dake ya basar kamar ba shi akayiwa haiwuwar ba. Alhalin a zuciyar shi yafi kowa farin ci da samun babyn kawai dai yana yiwa su ammi da dady kara ne. Hannu mashkhur yasa ya d'auki kyakyawan babyn nasa tare da zubamai idanuwa. A dede lokacin babyn ya bud'e idanunsa tasss sukai 4 eyes da mashkhur yaro dai kamar yasan yazo hanun uban sa, kallin kallon mashkhur da baby suka fara. lokaci guda so qauna bege yaron ya cikawa mashkhur zuciya. Ah inyeee yaya mashkhur an zama dady congratulations 🎆 ALLAH ya raya. Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 143* A dede lokacin babyn ya bud'e idanunsa tasss sukai 4 eyes da mashkhur yaro dai kamar yasan yazo hanun uban sa, kallin kallon mashkhur da baby suka fara. lokaci guda so qauna bege yaron ya cikawa mashkhur zuciya. Haka mashkhur ya zubawa babyn ido ya kasa ko qiftawa shima babyn sai kallon mashkhur d'in hake tayi kamar ya san shi. abdul kuwa daga gefe yana ta d'aukan babyn sabida ya turawa ilham ko hankalinta ya kwanta. Haka dai mashkhur ya bawa abdul babyn badan yaso ba kawai dai sabida yanajin nauyi su ammi. To misalin wajan 20 minutes doctor ta dawo ta shedawa su ammi an kai zahra d'akin wuto zasu iya zuwa su ganta. Kafin kace kwabo gaba d'aya kowa ya miqe yabi bayan doctor domin ta nuna musu d'akin wuto. Suna qarasawa bayan doctor ta nuna musu room d'in zahra, mashkhur ne ya fara shiga a hanzarce daga mashkhur sai ammi sai abdul dake riqe da baby. Sanan dady yabi bayan su daga qarshe, suna shiga suka nufi zahra da take kwance hanun ta jone da ledar ruwa, nan da nan suka farayiwa zahra 'yar rige-rigen sannu. Zahra kuwa da bata cikin hayyacin ta da kyar ta iya d'ago idanu ta kalli su sau d'aya sanan ta mai da ido ta rufe ba jimawa bacci mai nauyi yayi awan gaba da zahra. Haka kowa ya samu waje ya zauna, mashkhur kuwa sai bin zahra da ido yake kamar zai cinye ta shi kad'ai yasan halin da yake ciki na farin ciki da tausayawa zahra. Abdul kuwa miqawa ammi babyn yayi sabida ya fara kuka, haka ammi tai ta rarrashin shi har shima bacci ya d'auke shi. Bayan sun kai wajan 20 minutes da zama, dady ne yace to yanzu ya kamata mu koma gida tinda munga halin da take ciki ko. Ammi cafe zance da! Gaskiya kam dan dare yayi abdul qarfe nawa? Abdul zaro wayar shi yayi a aljiwu ya duba sanan yace qarfe daya da minti goma. Okay yanzu sai ku tashi ku tafi, amma abdul in ka koma zaka dawo ka d'aukowa zahra blanket mai kauri sabida naga kamar tanajin sanyi. Sanan ka d'auko mata tea da bread sabida nasan in ta tashi zata ji yunwa. Tom ammi abdul ya amsa cikin ladabi, yauwa sanan kuma ka d'aukomin wayata akan gado ka mai da ameer wajan su haidar ya kwanta. Tom shikenan ammi, abdul ya fad'a tare da miqewa, shima dady miqewa yayi suka fuce. Ammi kallon mashkhur tai tare da cewa kai kuma fa naga ka zauna. Ee anan zan zauna, aa ka tashi ka bisu ka koma gida ka kwanta zuwa gobe ka dawo. Mashkhur bai so tafiya ba amma baya son musu da ammi dole shima haka ya miqe zuciya cike fall da kewar zahra ya fuce. Bayan sun fita ammi gyara zama tai hanun riqe da babyn mashkhur tana qare mai kallo, tana ganin yarda yake kama da mashkhur da kuma Ilham. Bayan abdul ya qarasa dasu gida, mashkhur ba 6ata time suna fita ya koma mazaunin driver ya bud'e ya shige sanan ya fuce daga gidan ya wuce nasa. Bayan ya qarasa yana shiga yayi parking d'in motar sanan ya shige ciki da sauri. Yana shiga ya ajiye mukullin motar shi da wayar shi sanan ya cire a gogan sa ya ajiye a bed sad sanan ya raqe kayan sa ya wuce toilet domin wanka.......... ABDUL......... Abdul ya d'auki wajan 40 minutes sanan ya koma asibiti. Baki d'auke da sallama ya shiga ammi da take zaune riqe da baby a hanun ta amsa mai tai tare da cewa! Yauwa abdul har ka dawo sannu fa, yauwa ammi abdul ya fad'a tare da dire ledar blanket d'in da basket d'in kayan tea d'in da bread a qasa. Bayan ya ajiye hannu ya zura a aljiwu sanan ya zaro wayar ammi ya miqa mata. Ammi kar6a tai tare da cewa yauwa sannu fa,. Daga haka abdul yasa hannu ya d'auki babyn da yake kwance a cinyar ammi sabida sam baya gajiya da gani ko d'aukar babyn. Ammi miqewa tai ta bud'e ledar bayan blanket harda dadduma abdul ya d'auko mata. Yauwa abdul kaga kuwa sam na manta bance ka d'aukomin harda dadduma ba, gashi kuma ka d'auko. Murmushi abdul yayi idon sa akan baby yace ee ai nasan zaki biqace ta wajan sallah asuba. Tom na gode ammi ta qare maganar tana ciro blanket, bayan ta ciro rufe zahra tai sanan ta dawo ta zauna. Miqewa abdul yayi sanan ya miqawa ammi babyn tare da cewa to ammi bari na tafi gida dan naga har 2 tayi. Tom shikenan abdul ALLAH ya kiyaye hanya ka kula sosai banda gudu. Murmushi abdul yayi tare da cewa to ammi ta in sha ALLAH, ai na riqe wanan nasihar taki ko da rana ma bakya so ai driven da gudu bare da daddare in sha ALLAH bazanyi gudu ba zan tafi a hankula yarda kike so. Itama ammi murmushi tai tare da cewa to yaran kirki sai da safe ka kula da kanka sosai, tom ammi na kema haka ina qaunarki, daga haka ammi sukai sallam da abdul zuciyoyin su cike da qaunar junan su, irin sanan nan na son and mother. Hmmm ni kuwa amima nace ko ina momy maman abdul take? Inaga fa abdul ya manta da ita koh?. 🤔 Bayan fitar abdul da muntina kad'an, ammi miqawa tai ta kwanta da babyn kusa da zahra ta sake rufe su sanan ta shiga toilet ta d'auro alwala domin tai sallah ta godewa uban giji da ya sauki zahra lafiya qalau, bayan ammi ta gama godewa uban giji ta fara addu'a Allah ya sauki ilham itama lafiya ita da ruma 'yar gidan momy. Haka dai ammi tai ta yiwa yaranta addu'a kala-kala, dama ita uwa ta gari kullum a cikin addu'a takewa yaran ta. ALLAH dai ya sakawa iyayan mu da gidan aljannah. Bayan ammi ta idar da sallah wajan qarfe uku dare ta koma gadon da aka tanada domin mai jinya ta kwanta ba jimawa itama bacci ya d'auke ta. ASUBAYI. Kiran sallah asubar fari ne ya tashi ammi daga gajeran baccin da ta tafi. Bayan ta tashi ta shiga toilet tai alwala sanan ta futo ta zira hijab ta zauna akan dadduma, tana jiran lokacin sallah yayi,. Wayarta ammi ta d'auka ta turawa maman zahra ta kaduna gajeran message, na ALLAH ya sauki zahra lafiya kuma ta samu yaro namiji. Bayan ammi ta gama tura message d'in ajiye wayar tai, sanan ta miqe domin taji an fara hiqama. Haka ta gabatar da sallah ta, sanan tayi lazimi da addu'o'i ta, tana cikin azkhar d'in safiya taji baby ya bara kukan su na jarirai. Nan da nan ammi ta d'an tausaya masa sabida tasan may be yunwa yake ji, kafin ammi ta miqe zahra harta bud'e idanuwan ta sabida kukan babyn daya tashe ta. A hankula zahra ta yaye blanket d'in da aka rufa mata,. Ta miqe zaune da kyar sabida tsabar yunwar data tashi da ita. Tana miqewa ta zare allurar ledar ruwan da aka sa mata sabida ruwan ma ya d'an jima da qarewa. Ammi tasowa tai tare da cewa, zahra sannu da farkawa fatan kin tashi lafiya. Murya a dashe zahra tace lafiya qalau ammi, to masha ALLAH, Allah ya qara miki lafiya ki d'auke shi mana bakyaji yana kuka. Kawar da kai zahra tai tare da cewa hmm ni fa ammi yunwa nake ji, ba abinci ne. Okay bari na had'a miki tea ki fara sha, ba 6ata lokaci ammi ta fara qoqarin had'awa zahra tea. Zahra kuwa sai satar kallon babyn nata take wanda har yayi shiru. Tana son d'aukar shi amma tana jin nauyin ammi. Bayan ammi ta gama had'awa zahra tea d'in bread ta d'auko sanan ta kawowa zahra. Jiki na rawa zahra ta faraci, zahra tana cin bread d'in ne kawai badan tanajin dad'i ba, kawai sabida yunwa take ci, gaba d'aya a time d'in bata son cin bread. Ba lefe zahra ta sha tea da bread sosai har sai da cikin ta ya cika. Daga nan kuma ta biqaci ruwa tasha bayan tasha, tayi gyatsa hamdala tai. Ammi kuwa bayan ta mai da kayan tea d'in dawowa tai ta d'auki babyn zahra tare da d'ora mata shi akan cinyarta. Zahra hannu biyu tasa ta riqe shi ba tare da tace komai ba. Yaron abin tausayi sai hamma yake alamun yanajin yunwa. Zahra kuwa tama kasa tsayar da idon ta akan yaron tana mamaki wai wanan babyn tane oh rayuwa kenan. Nan da nan babyn ya fara inya-inya, zahra kuwa ta riqe shi ne kawai amma ko irin jijjiga shi batayi yarda kasan mutum-mutumi. Cikin mamki ammi tace zahra meye haka kuka fa yake yi. Kallon ta zahra tai tare da cewa to ammi me zan mai?. Lallai zahra sai ma an gaya miki yarda za'ai ko d'an jijiga shi bazaki iya ba. Ammi kinsa dai ban iya ba kar6e shi ki rarrashe shi kinga sai na gana yarda ake ko nan gaba koh?. Ai yanzu ba rarrashi yake buqata ba yunwa yake ji. Jim zahra tai batace komai ba, ammi cewa tai kinji koh?. Ee ammi naji, tom maza ki bashi ya sha. Zahra cikin mamaki tace na bashi me?. Murmushi ammi tai tare da cewa! Kai zahra harda wani tsorata sai kace na fad'i wani abun tsoro, ki shayar da shi mana nake nufi. Zahra rausayar da kai tai cikin jin kunya tace aa gaskiya bazan iya bani. To zahra bazaki iya ba ammi ta fad'a cikin mamaki. Gyad'a kai zahra tai alamun eee. Hmmm zahra kenan jaririne fa bashi da baki, karki d'auki alhakin shi ni sai na baki waje ma tinda kunya ta kike ji. Ammi ta qarasa maganar tana qoqarin miqewa, d'an ruqo hanunta zahra tai tare da cewa haba ammi ki zauna mana, ni ba haka nake nufi ba, kinsan ai ban iya ba shi yasa. Tom shikenan ai a haka zaki koya, jim zahra tai tana d'an tinani. Ki daure zahra da haka zaki saba kinji, zahra to ta iya cewa amma bata da alamun ko kwakwaran motsi. Sai to kike cewa nifa nake miki magana, yanzu ana gama idar da sallah asubayi zaki fara ganin mutan gidan suna zuwa kinga ai kyaji kunya mai wujja kuma dole ki bashi. Hmmm zahra tana jin haka ta yunqura tare da cewa tom taya zan fara, kinga fa rigar a matse. Hannu ammi ta kai bayan rigar zahra ta bud'e zip d'in. Zahra wata ajiyar zuciya kunya ta saki. Tom gashi na bud'e miki bismillah koh? Zahra haka ta fara noqe-noqe wajan 5 minutes tana abu guda. Hmmm bari dai na tashi na baki waje zahra wanan lamarin naki sai addu'a. Ruqo ammi zahra ta sakeyi tare da cewa tom ya haquri kin san dai ban iya ba in kika tafi waye zai koya min ammi?. Tom naji amma wlh kika qara ko minti d'aya sai na fita. Zahra haka ta gyara zama cikin jin kuya ta fara qoqarin bud'e brest d'in nata guda d'aya. Haka zahra ta bud'e da kyar cikin jin kunya. Tom sai ki bashi ammi ta fad'a haka tana gyara zama. Zahra tama rasa yarda zata fara bawa babyn, sabida babyn yana kan cinyar ta brest kuma yana qirji. To ammi taya kinga fa yayi qasa sosai. Kai zahra bade shashan shi ba ke da zaki d'ago kan sa. Hannu ammi tasa ta d'auki babyn sanan ta kwantar da kansa a damtsan hanun zahra ya d'anyi sama sosai, haka ammi tai ta gyarawa zahra kwanciyar babyn har sai da kansa ya kawo dai-dai brest d'in zahra. Tom gashi nan sai ki bashi ya sha. Jiki a sanyaye zahra ta sake d'aga damtse hanunta kan babyn ya sake sama. Kai zahra kina da matasala wlh keda zaki sa hannu ki bashi taya zai kama a haka shida ba sabawa yayi ba bai ma ta6a shafa bare ya kama ba sai kin bashi da hanunki zai shafa. Haka zahra dai ta kama brest d'in nata kamar zatai kuka ta kai bakin babyn. Shima babyn a hankula ya bud'e bakin ya kama sannan ya fara sha a hankula. Ko second 30 beyi da fara shaba zahra ta janye jikin ta, zahra meye haka kuma kin fara abun arziki. To ammi ba sai ya shanye ba. Hmmm kai zahra a kwai gab'in ta may be ma ruwan be zoba ko sha babe zaki wani janye jiki waya gaya miki haka akeyi ai in kika bashi sai yasah sosai. Zahra qarasa mai brest d'in tai a baki, da kyar babyn ya iya kamawa duk zahra tabi wani sai gumi take kamar mara gaskiya. Yauwa ko kefa amma ki ringa kula da hancin sa karki toshe mai, zahra da kyar ta iya cewa to. Haka ammi da zahra su kai ta abu d'aya sai faman gyarawa zahra ammi take. Bayan yayi wajan 20 minutes zhara zare brest d'in ta tai daga bakin babayn tare da cewa wash nifa na gaji zafi nake ji. To ai dama dole kiji zafi ki daure mana, girgiza kai zahra tai tare da cewa wlh ammi bakiji zafi ba ji nake kamar yanka ta ake kawai a barshi haka. Tom shikenan tinda ya fara miki zafi sai ki bashi ta d'ayan gefan koh. Haka ammi tai ta lalla6a zahra harta yarda ta mayar da d'ayan sanan ta futo da d'ayan brest d'in. Shima d'ayan bai wani jima yana shaba zahra aka fara complain d'in zafi. Haka dai ammi ta cigaba da rarrashi har yaro de ya samu abinda ya samu ya sha, sanan zahra ta zare shi duk da be qoshi ba. Ammi kuwa ba yarda ta iya a hakan ma taga qoqarin zahra tinda taga bata so. Ammi tana gama mayarwa da zahra zif d'in rigar sukaji sallamar mashkhur. Kai mashkhur kalar wanan asubanci haka.😏😏 To jama'a ta mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 144* Ammi tana gama mayarwa da zahra zif d'in rigar sukaji sallamar mashkhur........... Zahra tanajin sallamar mashkhur taji wani sanyi a zuciyarta, amma qasa-qasa ta iya amsa sallamar sanan ta mayar da ido kan babyn ta da yake riqe a hanunta. Itama ammi amsawa tai a zuciyar ta tana mamakin uban sammakwan da mashkhur ya biga. Bayan ya shigo satar kallon zahra ya farayi sanan ya gaida ammi, bayan sun gama gaisawa kallon sa ya mayar kan zahra tare da cewa zahra ya jikin naki?. Zahra da kyar ta iya cewa da sauqi a taqaice. Ammi da wayar hanunta ta fara ringing miqewa tai tare da cewa tom bari na d'an fita waje nayi waya, ammi tayi hakan ne sabida ta bawa su mashkhur damar ganawa da junan su. Zahra cewa tai to ammi sai kin shigo, mashkhur kuwa ammi tana fita ya qaraso inda ta tashi wato kusa da zahra ya zauna. Cikin zumud'i ya ruqo zahra ta baya tare da cewa my teddy ya jikin naki fatan koma lpy. Ajiyar zuciyar zahra tai tare da cewa lafiya qalau yaya mashkhur, sai dai kewarka da ta cikamin rai. Wani kallon rashin gamsuwa mashkhur ya zubawa zahra a zuciyar shi yana ayyana yarda jiya ta ringa kiran sunan abdul. A fili kuwa cewa yayi da gaske mommyn babyna, zahra d'agowa tai tana kallon mashkhur cikin mamaki tace amma my hero naga kana yimin wani kallo kamar baka gamsu da abinda na fad'ama ba nice fa. Sake ruqo zahra yayi tare da cewa no my wife ba komai fa, kawai ina mamakin yarda kewata ta cika miki zuciya. Kuma wahalar da kika sha wajan haifo mana babyn mu batasa kin manta dani a zuciyar ki ba. Wata harara zahra ta watsawa mashkhur sanan tace au yanzu yaya mashkhur sai kace baka yarda da son da nake maka ba, kasan dai so a zuciya yake, kullum kai har mun haiwu amma kullum gani kake kamar kafi sona bayan nima nasa ina sonka. Cikim kulawa mashkhur ya fara shafa bayan zahra tare da cewa I'm sorry my teddy ba haka nake nufi ba kiyi haquri kinji, yanzu fa wutawa ya kamata kiyi ba magana ba nasan kin sha wuya koh. Zahra kwantar da kanta a wuyan mashkhur tai tare da cewa ba qarama ba yaya mashkhur dama haka haiwuwa take da wahala gaskiya ni dai daga wanan na gama shikenan. Murmushi tausayawa mashkhur yayiwa zahra tare da cewa sannu teddyna dama ita haiwuwa ai ba sauqi, sanan fa kinga ALLAH ne ya baki wasu nema suke bai basu ba, dan haka kiyi haquri sanan kuma ki godewa ALLAH bisa kyautar da ya baki kuma ya sauke ki lafiya, bugu da qari kuma ya bar mana babyn mu a raye, sanan kema ya barki a raye. Zahra sauke ajiyar zuciya tai tare da cewa haka ne my husband but nifa bazan sake haiwuwa ba kaji, ai ka yarda koh?. Shafa jikin zahra mashkhur yayi tare da cewa tom shikenan my wife yarda kike so haka za'ai kinji. Zahra cikin shagwa6a tace amma to baka cemin ka yarda ba, lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e tare da cewa hmmm ni dai bani babyn na sake d'aukar shi. Miqewa zahra tai daga kwanciyar da tai a jikin mashkhur sanan ta miqawa mashkhur babyn nasu zuciyar ta cike da qaunar babyn da ya tsareta da ido kamar ya santa. Kar6ar shi mashkhur yayi tare da cewa to yanzu kin gane dawa babyn yake kama ko. Wani kallon qauna zahra ta watsa masa tare da cewa ee na gane mana dani yake kama. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa koh? Itama zahra murmushi tai tare da cewa ka dena jin dad'i yana kama da kai, to ba dakai yake kamaba da ilham yake kama kaga kai da ilham kuwa bakwa wata kama. Hmm bakyason fad'in gaskiya koh tom shikenan nan dai. Ki gayawa babyn nan naki munyi missing d'in shi sosai kafin ya futo sabida me yay letti. Wata siririyar dariya zahra ta saki tare da cewa da wana yaran zanwa babyn bayani?. Kallanta mashkhur yayi cike da qauna sanan yace tindake bakyajin yaran to ni bari nai mai yaran uba da d'a kin san dai yanzu na zama dady ko? Mashkhur ya qarasa maganar yana d'ago babyn qirjinsa. Dariya zahra tai tare da cewa sannu uba yauwa uwa. Mashkhur d'an yatsan sa yasa ya rufewa babyn baki sabida hammar da yake tare da cewa kai wanan maman babyn anya kin feeding d'in babyn nan namu kinga hamma yake. Harar mashkhur zahra tai tare da cewa gashi nan ka tambaye shi mana. Kai teddy serious fa nake miki magana?. Zahra cikin 'yar jin kunya tace ee. Kin bashi kenan to taya kika iya? Ni wanan wace kalar tambaya ce ko tayama na bashi ba na bashi ba. Kai teddy nine fa, naga kina wani canzamin kamar kinajin kunya ta. Wani kallo zahra tayiwa mashkhur tare da cewa ba wata kunya ni,. To yanzu bashi a gabana inaso na gani kinji my teddy. Girgiza kai zahra tai sanan tace ni gaskiya bazan iyaba, dazuma da wuya ammi ta koyamin kuma inajin zafi sosai ni ka rabu dani ko bakajin tausayina ne?. Mashkhur yana qoqarin yin magana yaji wayar shi ta fara ringing. Kallon zahra yayi tare da cewa ahmad ne yake kira bari na dauka ina zuwa. Mashkhur yana dauka bayan sun gama gaisawa da ahmad cewa yayi ok ganinan zuwa. Kallon mashkhur zahra tai tare da cewa ina zaka? Wajan ahmad zani zuwa sukai bari naje na shigo dasu. Murmushi jin dad'i zahra tai tare da cewa tom shikenan kai sauri kaji. Ok mashkhur ya fad'a tare da miqawa zahra babyn, hannu biyu zahra tasa ta kar6i babyn har lokacin tana mamakin wai itace yau da d'a kai ALLAH mai iko kenan. Mashkhur baifi 8 minutes da fita ba zahra taji sallamar ilham. Da sauri zahra ta miqe da kyar, ilham tana hango zahra ta qaraso da sauri sukai hugging d'in juna cikin farin ciki, suka qanqame juna kamar wanda sukai shekara basuga junan suba. Sai da sukai 2 minutes rungume da junan sanan suka saki junan su, ilham tace awnnn my zahra congratulations ta qarasa magar tana nufar babyn da yake kan gado d sauri. Tana zuwa tasa hannu ta d'auke shi cikin farin ciki, wow ashe yamafi kyau a zahiri fiye da camera gaskiya wanan yaron harma yafi yaya mashkhur kyau mashkhur ALLAH. Zahra qarasowa tai ta zauna kan gadon da kyar sanan tace hmmm. Itama ilham zama tai sanan tace au ni zaki cewa hmmm to ba surukar ki bace. Murmushi zahra tai tare da cewa mude Allah ya sauke mu lafiya bayan munsha wahala, kema ALLAH ya sauke ki lafiya. Ilham fuska cike da farin ciki tace amen au dama da gaske haiwuwar da wahala kenan ai na d'auka kawai fad'a ake, kana zaune sai kaji hance mutum ya haiwu sai kai tinanin abun kamar shan ruwane ashe ba haka bane. Hmm ai ni ilham bazan ce miki komai ba ki bari sai kinzo haiwuwa tukunna sai kiji abinda akeji. Ilham tana qoqarin magana sukaji sallamar ahmad da mashkhur. Bayan sun shigo ahmad da zahra sun gama gaisawa zama sukai sanan mashkhur ya kar6o babyn daga hanun ilham ya kaiwa ahmad.... To misalin qarfe takwas asibiti ya cika da mutan gidan su mashkhur, kowa da kowa yazo har hjy kaka dady ne kawai bai zuba ammal ranka takaf kowa yazo. Zo kaga ribibin d'aukar babyn har fad'a ake awan d'aukar babyn zahra da mashkhur. A cikin masu fad'an harda hajiya kaka da abdul, haidar kuma da faruq yake faruq kuma da ilhma kai abun dai abin dariya. 6angaran gidan su zahra kuwa suma suna can suna shirya-shiryan tawowa kano. Zahra kuwa lokaci guda tabi ta d'aga hankalita sosai kamar zatai hauka ita sai an sallameta daga hospital sabida gaba d'aya ita dama kunsan bata son zama asibiti tun tana yarinya. Ammi tayi rarrashin mashkhur yayi, yaya abdul shima yayi nasa hajiya kaka tayi, dadyma dabe dade da zuwaba yayi rarrashin amma zahra taqi ita de tace sai ankoma gida. Ji take kamar ta mutu in tana zaman asibiti, dole su dady suka nemawa zahra sallamar dole duk da sai jikinta ya qara kwari tayi kwana d'aya zuwa biyu asibiti sukaso su sallameta. Amma haka dai haka sallami zahra aka bata magungunan ta da shawarwari. Zahra kuwa da aka sallame ta wani irin farin ciki ne ya rufeta ba 6ata lokaci gaba d'aya mutan gidan suka fara shirin tafiya gida. Su zahra suna isa gida aka baje a babban falon ammi, nan ma aka d'ora da d'aukar baby. Ita dai zahra wucewa sama tai bedroom d'in ammi ko ta samu ta wuta da wanan hayaniyar tai bacci mai dad'i. Zahra da ilham basu wani jima da hawa sama ba mutanan kaduna suka rangad'a sallama a gidan, a lokacin qarfe shabiyun rana saura. Nanma waje ya sake cikewa da hayaniya sosai, mutan gidan suna farin ciki da zuwan surukar su nana sabida sun san 'yar shaftace sosai. Maman zahra dai bata wani tsaya wajan baby ba direct tace ammi ta rakata wajan zahra sabida ita hankalinta duk yana kan zahra. Baki d'auke da sallama ammi da mama suka shiga bedroom d'in ammin. Zahra tana kwance ita kuma ilham tana daga zauke suna hirarsu kamar yarda suka saba in suka had'u. Har zahra da ilham suna had'a baki wajan amsa sallamar mama. Bayan sun shigo fuska d'auke da farin ciki ilham ta gaida surukarta maman zahra sabida suna shiri sosai, mama tana son ilham kamar yarda take son ahmad. Bayan ilham ta gama gaida mama, mama zama tai tare da yiwa zahra sannu ya jiki. Mamace tace ai ni nayi tinanin kuna hospital dan ma nayi waya da ahmad ne shi yasa nasan kun dawo gida. Ke dai bari aisha kinsan 'yar taki bata son zaman asibiti kinga yarda ta ringayi kamar zata mutu, wai sai an sallamo ta ai yanzu muka shigo bamu dad'e ba dan ko wanka ma banyi mata ba. Ruwan zafin yana wuta yanzu zan sauke shi. Ah ai kuwa ya kamata a sauke yanzu ki mata wanka nan ko jikinta ya sace,. Ee a dama amma dai haiwuwar tayi mata kyau sosai kinga fa cikin nata ya koma kamar ba ita ta haiwuwa babu girman nan cewar ammi. Ee wlh na gani amma ya kamar ai mata wanka nan yanzu. Kai mama daga zuwan ki nifa bana son wankan nan yanzu. Aa zahra sai anyi miki wanka nan ko kina so ko bakyaso. Ni gaskiya ammi bana son wanka jego fa, ah zahra ki kwantar da hankalin ai ba yanzu za'a fara yi miki wanka jegoba sai bayan suna in d'inki da akai miki ya warke yanzu kawai gasa miki jiki naki za a d'anyi ayi miki wanka, haiwuwa fa kika kuma sai aqiyi miki wanka sabida qazanta kiyi haquri. Hmm ke dai kije ki d'ebo ruwan ki rabu da ita, har wani haquri kike bata, da a zamanin da kike zamanin mu kenan ba rarrashi mari kawai zaki ringa ji kuma wanka ma ba irin wannan ba mama ta qarasa maganar tana murmushi. Itama ammi murmushi tai sanan tace to bari naje na d'ebo ruwan zafi. Zahra cewa tai mama ina nana?. Nana da su fawas suna qasa, kinsan nana anyi d'a kuma ga mijinta acan ai bazakiga qafarta a wajanki ba. Kai nana kenan bata da dama, miqewa ilham tai tare da cewa to ni bari naje kar ayi bani sabida nana in ta zauna a waje ai anacin nishad'i. Dariya zahra tai sanan tace aikuwa dai kije ki jiyo mana shaftar nana amaryar yaya abdul.............. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 TYPING.......... *Page 145* Dariya zahra tai sanan tace aikuwa dai kije ki jiyo mana shaftar nana amaryar yaya abdul.............. Ilham bata wani dad'e da fita ba ammi ta shigo hannu d'auke da botikin ruwan zafin daya sha ganye iri-iri. Tana shigowa baki d'auke da sallama ta wuce toilet, bayan ta kai ruwan ta dawo ta zaune tare da cewa to gashi nan sai ki tashi mama tai miki wanka. Tab gaskiya ni bana son wanka ta ammi naki nake so. Murmushi maman zahra tai tare da cewa ai gwara da kika ceci kanki dan in ni zan miki ko sirka ruwan bazan ba. Maman zahra ta qarasa maganar cikin zaulaya murmushi ammi tai tare da cewa to wanan wana kalar wanka ne ai qonata kawai zakiyi. Daga haka ammi ta d'aukowa zahra kayan da zata sa in tayi wanka da abubuwan dai daya kamata. Bayan haka ammi wucewa tai toilet tana cewa zahra taso koh, bari na surka ruwan. Zahra kuwa da kyar ta miqe sabida wani irin bacci da takeji. A hankula zahra take takawa harta qarasa toilet d'in, bayan ta qarasa ba 6ata lokaci ammi ta fara yi mata wanka tare da gasa mata jikinta sosai. Sun d'au 20 minutes sanan suka gama wanka, daga haka ammi ta futo ta wuce kicin tabar zahra a toilet tana shiryawa, zahra a toilet d'in ta gama sa kayanta tana gama shiryawa sanan ta futo. Tana futowa ta zauna a gefan gado sannan ta fara qoqarin jona wayarta a caji. Baya 5 minutes ammi ta dawo hannu riqe da plate d'in farfesun nama,. Bayan ta qaraso zahra ta miqawa, kar6a zahra tai tare da cewa ngd. Ya kamata tinda anyiwa uwa wanka shima babyn ayimai cewar maman zahra. Ee shima yanzu zan kar6o shi ayi mai ammi ta fad'a tana kama hanyar fita daga bedroom d'in. Bayan 10 minutes ammi ta dawo hanunta riqe da babyn zahra. Daga haka ta miqawa mama shi, hannu mama tasa ta qar6a ciki farin ciki wai itace da jika yau oh. Ammi kuwa wucewa tai toilet domin d'ebo ruwan zafin da za'a yiwa baby wanka dama shi da normal ruwan zafin hita za'a iya yima ba sai an dafa mai mai ganyayaki ba irin na zahra. Ammi bata dad'e da shiga ba ta futo hanun riqe da saban bawon wanka baby. Bayan ta ajiye ruwan ta d'auko baby soap kala-kala da water soap, da turarukan wanka baby. Sanan ta ajiye su kusa da bowan ruwan wanka tare da cewa gashinan kafin ki gama yi mai wanka bari na d'auko mai kayan da za'a samai. Miqewa mama tai sanan tace tom shikenan, direct ta nufi inda ammi ta ajiye bawan sanan ta zauna. Bayan mama ta gama zuba turarikan wanka babyn kaya ta cire mai sanan ta sa shi a ruwan wanka. Nan da nan baby ya fara kuka, haka mama tai ta juya shi a ruwan wanka har yayi shiru sanan ta fara yi mai wanka. Kafin ta gama yimai wanka ammi ta kawo towel da kayan baby da mai da turaran baby. Bayan mama ta gama mai wanka mai ta shafa mai. Bayan ta gama shafawa babayn mai kayan sa ta fara sa masa, bayan ta gama sa masa kayan ta shafa mai turare masha ALLAH yaro ya sake kyau sosai gwanin ban sha'awa. Amma ya kamata zuwa anjima a qasa mai cibiya koh?, cewar mama. Ee yanzu ma ba gawayi ne amma anjima in za'a yi masa wanka dare sai a fara gasa masa kafin nan an siyo gawayin. Daga haka ammi ta kwashe kayan ta mai da komai sanan tai mopping d'in wajan. Babyn zahra kuwa sai kuka yake mama tana faman rarrashi. Daga qarshe dai mama ta miqawa zahra shi tare da cewa zahra qar6e shi haka yunwa yake ji. Zahra kuwa cewa tai ajiye shi mama kina ganin abinci nake ci. Ammi miqewa tai tare da cewa bari naje na d'ora abinci rana tayi. Mama cewa tai kai naga aiki yayi miki yawa bari nazo na tayaki mama ta qarasa maganar tana ajiye babyn a gefan zahra sannan suka jera da ammi suka fuce suna tafe suna hirar su kamar dai wasu 'yan uwan. Zahra suna fita ta ajiye plate d'in a gefe sabida ta qoshi dama can ci take amma tasa tana ajiyewa ammi zata ce sai ta cinye. Daga haka ta miqe ta d'auko ruwa a frig ta sha. Sanan ta dawo ta d'auki babyn ta da yake kuka ta fara jijiga shi tana rarrashi. Haka zahra tai ta jijiga babyn tana rarrashi amma yaqi yin shiru ko yayi shiru sai ya cigaba da kuka. Ana cikin haka ilham ta shigo tana shigowa ta d'auki plate d'in ragowar farfesu zahra ta faraci. Zahra kuma tana ta faman jijiga babyn, kai zahra dan ALLAH ki dena jijiga yaran nan haka ki barshi ya wuta, inaga ma yunwa yake ji amma kin kama shi kina jijjaga shi, kawai ki bashi nono ya sha shine magana. Zahra dena jijiga shi tai kamar yarda ilham tace sannan tace tom. Amma yanzu bacci nake ji ni bari sai na tashi, zahra kenan zakiga kunya kita wahalar da bawan ALLAH dallah ki bashi yasha meye haka ke ko tausaya mai ba k'ya yi?.Zahra ji tai yaran nata ya bata tausayi sosai sai kuka yake fuskar shi duk tayi ja abun tausayi. Murya a sanyaye zahra tace to zo ki d'an zugemin zif d'in rigata. Okay ilham ta fad'a sanan ta ajiye plate d'in hanun ta, bayan ta ajiye tasowa tai ta zugewa zahra zif d'in rigarta. Bayan ilham ta zugewa zahra zif zahra cewa tai yauwa ilham jeki ki rufo qofarnan kar a shigo je kisa key. Miqewa ilham tai sanan tace hmm manya ana shayarwa. Bayan ta rufe ta dawo ta d'auki plate d'in ta sanan ta cigaba da cin farfesun ta. ilham dai tana kallan zahra tana noqe-noqe amma sai tai mata shiru kamar bata gani ba, dan tasan halin zahra yanzu tana yi mata magana iskanci zai qaru. Zahra bayan ta gama noqe-noqe ta haka ta ciro brest d'in sanan ta fara qoqarin bawa babyn. Zahra ki gyara mai wuyan sa kar kan sa ya qage mana cewar ilham. Ban gane ba ya zan yi masa da wuyan nasa? Dawowa kusa da zahra ilham tai sannan ta gyara kan babyn, bayan ta gyara tace in zaki bashi nono haka zaki ringa yi masa da kan sa, zahra cewa tai to sanan ta fara qoqarin bawa babyn nono. Haka dai babyn yayi ta qoqarin kamawa, bayan ya kama ya fara sha a hankula. Tom zahra dai babyn bai dad'e da fara shaba ta fara yiwa ilham complain akan ita bazata iya ba zafi take ji sai ta wuta. Haka dai ilham tai ta bawa zahra baki da yake ta san kan mutuniyarta. Sosai ilham ta ringa bawa zahra baki har sai da babyn yasha ya qoshi sosai, dan har yama fara bacci sanan ilham ta rabi da zahra. Zahra tana zare brest d'in ta ta mayar da shi sannan ta zuge zif d'in rigar ta. Ta samu waje ta kwantar da babyn bayan ta kwantar da shi, itama kwanciya tai a kusa da shi. Haka suka fara hira sama-sama da ilham ba jimawa bacci mai dad'i yayi awan gaba da zahra. Dama baccin ba isarta yayi ba kawai de bata son bacci a hospital d'in ne. Yamma. Da yamma misalin qarfe 4 bayan an gama abinci kowa yaci, nana wanka ta shiga tayi sanan ta fito ta shafa hoda da kwalli harma da man le6e daga nan ta d'auko doguwar rigarta tasa. Rigar ta d'an kama jikin ta kad'an rigar tayi mata kyau sosai, sannan ta samu mayafin ta qarami ba wani mai tsayi ba ta yafa. Ta d'auki wayarta da jakar ta. Nana ina zaki? Cewar mama, mama ba wani nisa zan ba bazan dad'e ba zan dawo gidan su qawar nan tawa yar kano da nake baki labari zani. Kai nana da yamman nan haka? Ah mama ba jimawa zanyiba fa, to yanzu sai dai ki hau keke napep kije kenan. Ee mama amma in zan dawo zan kira yaya abdul ya d'auko ni. To shikenan nana amma kalli mayafin jikin ki fa nan kano ba irin kaduna bane ba, ba da ko wace shiga zaki iya fita ba, yanzu ana ganin ki kallon mara tarbiya za'a yi miki. Kai mama dan ALLAH ki barni naje haka ba komai in sha ALLAH ba wani jimawa zanyi ba. To bazaki tafi da dan rakiya ba ko khaulat ce ta raka ki? Aa mama ni ka d'ai sai nafi sauri. Ok tom sai kin dawo ALLAH ya tsare hanya, murmushi nana tai tare da cewa ameen. Nana haka ta fita da sauri, sai wani zambad'a sauri take kamar zata tashi sama. Tana futowa farfajiyar gidan taji wayarta ta fara ringing. Zaro ta tai kamar yarda tai tinani yaya abdul ne yake kiranta. A hanzarce ta d'auka tare da cewa ganinan zan futo yanzu amma ya kacemin sunan wajan da za'a sauke nima?. Jim nana tai tana sauraran abdul. Bayan ya bata amsa okay tace sann ta kashe wayar ta mayar jaka ta cigaba da tafiya da sauri har sai da ta fita daga gida. Tana fita taci sa'a ta samu adedeta sawu ta hau sanan ta gayamai wajan da yaya abdul yace mata. Bayan sun fara tafiya basu wani jima ba mai adedeta yace anzo. Nana cewa tai tom bari ina zuwa. Sanan ta zaro wayarta ta kira yaya abdul ta sanar da shi cewa tazo inda yace mata. Leqawa nana tai bayan ta hango motar yaya abdul d'in kashe wayar tai sanan ta mayar da wayar jaka ta zaro d'ari biyar ta bawa mai adedeta ko canji bata tsaya qar6a ba tace ya barshi sanan ta fuce a hanzarce. Tafiya kad'an ta qarasa motar yaya abdul d'in sanan ta bud'e ta shiga gidan gaba tana mai da nunfashi kamar wanda tai tafiya mai tsayi. Kallon ta abdul yayi tare da cewa sannu koh? Murmushi nana tai sanan tace yauwa baby yanzu muje koh?. Abdul kawar da kai yayi sanan ya fara tuqa motar yana cewa! Kinsa wani abu kuwa?. Girgiza kai nana tai tare da cewa aa baby sai ka fad'a fuska sake abdul yace sam mayafin nan bai miki kyau ba. Nana cewa tai to ko zan koma gida na canzo wanda kake so ne?. Ko kin koma ba lallai kisa wanda nake so ba. Zan sa mana yaya abdul wanne kake so?. Hmmm nana bana son ganinki da irin mayafin nan sabida yayi qanqanta sosai. Shiru nana tai ba tare da tace komai ba, duk wanda ya ganki da mayafin nan kuma yaga rigarki ta matseki zai yi miki wata fassarar ta daban ne. Haba yaya abdul mai kake nufi dani ne nifa irin wanan shigar na saba a kaduna in ka fita haka ba laifi. Tom naji nana ya haquri baki fahimce ni bane, kin san dole kai kishin abinda kake so. Bazan so wani ko wata su ganki haka ba amma in kinji haushi kiyi haquri. Tom shikenan yaya abdul tinda baka so na dena. Yauwa nanata ba iya garin nan nace ba har kaduna ma in kin koma bana so ki cigaba da irin wanan shigar kinji nanata. Tom yaya abdul na dena yauwa nana yanzu bari naje na siya miki wani mayafin ki canza ko dan baza mu iya zuwa a haka ba. Tom baby yarda kace muje, haka abdul da nana su kai ta hirar su gwanin ban sha'awa har suka qarasa wajan siyar da kayan. Bayan abdul yayi parking d'in motar fita yayi domi siyarwa nana mayafi. Bai wani jima sosai ba dan befi 10 minutes ba ya dawo hannu riqe da laida. Yana shigowa ya miqawa nana tare da cewa gashi zaki iya canzawa. Nana kuwa ko bud'e ledar ba tai ba ta cire na jikinta, ga jikin nata masha ALLAH dama dai kunsan nana tana da 'yar qiba ba laifi komai yaji. da sauri abdul ya kawar da kai gefe ba wai dan baya son kallon nana ba aa kawai dai yana gujewa haram ne dan yasan har yanzu nana bata zama maharramar saba. Abdul bashi ya jiyo ba har sai da nana tace yaya abdul kaga yayi kyau. Juyowa abdul yayi sanan yace masha ALLAH ko kefa, kefa hajiya ce ba qaramar mace bace. Murmushi nana tai tare da cewa nagode. Daga haka abdul suka wuce wajan shaqatawa suka sha ice cream, sanan sukai pictures d'in su, kums suka sha soyayyar su. Bayan nan suka wuce wajan sai da kayan baby su ka hau siyowa babyn zahra da mashkhur kaya kala-kala......... [13/05, 12:54 pm] AMNA: ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 DOUBLE PAGE Tofa nana da yaya abdul basu suka koma gida ba sai da aka fara kiran sallah isha'i sanan suka shiga gida. Time d'ina har baby da me jego an gama yi musu wanka sun kwanta zasuyi bacci. Ammi ba laifi tana shan hidima sosai da zahra da babyn ta. Kuma maman zahra tana jin dad'in hakan sosai a zuciyar ta tana ta farin ciki zahra tayi sa'ar iyaye kuma surukai. Shiyasa sam bata qin ta bawa nana abdul ko dan daddy, dukvda kuwa har ranar mama bata dena ganin baqin halima ba wato maman abdul. Dama tunda can maman zahra tana qaunar abdul tun data gan shi yana yaro, kuma taji dad'in labarin da taji yarda yake nunawa zahra kulawa da soyayyah tun tana yarinya har kawo lokacin. Washe gari. Washe gari misalin qarfe goma ruma tazo ita da mijinta sunyiwa zahra barka. 6angaran maman zahra kuwa sun fara shirin komawa kaduna, amma banda nana wanda tace ita sai bayan suna zata dawo tana tare da zahra da kuma babyn ta. Misalin qarfe 4 maman zahra da qannan nana suka kama hanyar tafiya kaduna. To zahra tana ganin mutane iri-iri suna zuwar mata barka da wanda ta sani da wanda bata sani ba harma dangin mamanta tun daga kaduna zuwa suke,. Babyn zahra da mashkhur kuwa yana shan d'auka sosai, duk mutan gidan kowa burunsa in yana gidan yaga yazo d'auka babyn zahra. Ga yaran masha ALLAH yana sa6ewa kyan shi yana sake bayyana. 5 days litter. Misalin qarfe biyar na yamma mashkhur ya qaraso gida. Yana shigowa yayi parking d'in motar sa sanan ya shige ciki. Tun kafin ya shiga fallon ammi yake jin hayaniyar mutan gida. Baki d'auke da sallama ya shiga, faruq, haidar, nana ameer sai babyn su zahra da yake hanun nana haka suke ta kasa shi kamar wasu yara in wanan ya d'auka wanan ya d'auka. Nan da nan suka amsa sallamar yaya mashkhur sannan suka fara gai dashi cikin ladabi, yaya mashkhur barka da zuwa yaya mashkhur ina wuni. Kamar yarda ya saba wataran in baya son magana, cikin shan qamshi ya kau da kai sanan ya fara amsa musu mrya sama-sama kamar mai jin bacci. Gade babyn shi mashkhur yana gani a hannun su duk san shi da d'aukar shi dole yayi haquri ya bar musu. Mashkhur direct ya wuce sama, yana zuwa sama ya shige bedroom d'in ammi wajan matar sa zahra, murd'a handle d'in bedroom d'in mashkhur yayi baki d'auke da sallama ya shiga. Kwance ya tarar da zahra akan bed tana danna waya. Zahra tana jin sallam mashkhur ta miqe zaune tare da ajiye wayar tana amsa sallama. A gajiye mashkhur ya qaraso kamar wani saban maraya ya hau bed d'in ya zauna kusa da zahra. Kallon shi zahra tai tare da cewa dear lafiya nagan ka wani iri. My wife nifa kewar ki nake kinji, ajiyar zuciya zahra tai sanan tace oh shine duk kabi ka canza nayi tinanin ma wani abun ne. Kallon ta mashkhur yayi tare da cewa! To shi wanan d'in ba abu bane. Tom naji abu ne amma yanzu ba gashi ka ganni ba, murmushi yaqe mashkhur yayi tare da cewa ni ce miki akai irin wanan gani nake so nai miki. Wani kallo zahra ta watsawa mashkhur tare da cewa mai kake nufi, to gwara ka cirewa ranka wanan dan sai nayi 40 days cif, haba yaufa 5 days da haiwuwata. Hmmm na sani mana amma 40 days kikacev zahra anya kina tausaya min, oh kai kana tinanin ko nayi kwana arba'in d'in da haiwuwa zan yarda ne lallai yaya mashkhur. Tom shikenan zahra in kika kashe ni ai kin wuta. Ba wani kisa da can da bakayi mai ya same ka, to ai kinga da kika ce kuma ban saba ba sai da kika d'and'a namin zuma a baki. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan tace gaskiya yaya mashkhur ni bazan iya wanan abun ba amma na amince maka kaje ka auro wata kawai ni ka barni na wuta kaji. Wani kallo mashkhur yayiwa zahra sanan ya kafe ta da idanuwa yana cewa haba zahra da bakin ki kike cemin haka sabida kinga na damu dake koh?. To bari kiji ni sam duk duniya mace bata birge ni ban damu da wata mace ba in ba keba, kuma ni bazan iya ta6a jikin mace ba barema har nayi ma'amalar da kike nufi da ita ba in ba ke da kika zama dole na ba, ni ko wace mace kyankyamin ta nake ji ta sigar ma'amala zahra ke kad'ai nake so kuma ke kad'ai zan iya kusan ta ki dena yimin maganar wata. Ko da ace mutuwa kika to wlh haka zan ta zama sai dai na mutu ba aure ni ba macen da take ban sha'awa in ba ke ba kuma! Da sauri zahra tasa hannu ta toshewa mashkhur baki tare da cewa haba yaya mashkhur wasa fa kawai nake yima amma naga duk ka birkice ka canza cool down yaya mashkhur. Zahra ta qarasa maganar cikin tausayawa, a hankula ta saki bakin mashkhur ta miqe tana tafiya a hankula ta nufi fridge. Tana zuwa ta bud'e ta d'auko ruwa mai sanyi sanan ta rufe fridge d'in,. Ta dawo kan drowar gefan gado ta d'auki glass cup sanan ta nufo mashkhur, ta dawo gefan mashkhur ta zauna sanan ta fara qoqarin bud'e bottle d'in ruwan. Bayan ta bud'e ta fara zuba ruwan mai matuqar sanyi dan har hayaqi sanyi yake. Dama haka mashkhur yake duk sanda ransa ya 6ace ko ya shiga damuwa sai yasha ruwa mai sanyi ko yayi wanka da ruwan sanyi yake dawowa dai-dai. Bayan zahra ta cika cup d'in miqawa mashkhur tai a hankula, mashkhur kuwa harda hanun zahra ya had'a ya kai cup d'in bakin sa ya fara sha. Zahra zubawa mashkhur ido tai tana mamakin yarda lokaci guda son ta ya kame mashkhur staff ya hana shi sukuni ko kad'an hmm Allah mai iko zahra ta fad'a a zuciyar ta. Bayan mashkhur ya gama shan ruwan jim yayi bai ce komai ba itama zahra bata ce komai ba, har sai da zuciyar shi tai mai sanyi. Sanan ya dago fuska ba a sake ba kuma ba a had'e ba. Cikin low voice mashkhur yace dama zuwa nai na tambaye ki wana suna kike so mu sawa babayn namu? Dazu dady ya tambaye ni, shine nace sai nazo na tambaye ki, wana suna za'a sa masa?. Murmushi zahra tai sanan ta kamo hanun yaya mashkhur tace haba my hero ai a zato na kama san sunan da za'a sawa babyn nan ko ban fad'a ba. Tunani mashkhur ya tafiyi dan shi yasan duk zaman sa da zahra tunda ta samu ciki bata ta6a gaya mai sunan da take so a sawa baby mace ko namiji ba in suka haifa. Hannu zahra tasa ta shafa fuska mashkhur da ya tafi gajeran tuani sanan tace in gaya maka?. A hankula mashkhur ya gyad'a kai, murmushi zahra tai sanan tace to kawo kunan ka kaji. A hankula mashkhur ya matso da kunnan sa sai tin bakin zahra. Zahra matsowa ta sake yi sanan ta kai baki kan kunan mashkhur ta ciza kad'an sanan ta fad'a mai sunan cikin rad'a tare da kai mai rankwashi a hankula cikin lallausar sumar shi tana cewa ladan mantuwa. Mashkhur cije le6an shi yayi kad'an yana qarewa zahra kallo cikin wani yanayi, shi ba mai nuna haushi ba kuma ba mai nuna jin dad'i ba. Amma kallon yafi kama dana mamaki, ah ya mashkhur lafiya ko baka gamsu da hakan ba?. Da sauri mashkhur ya girgiza kai sanan yace na gamsu mana sweet ina alfahari da mai sunan dan haka za'a sawa babyn mu sunan da kike so yarda kikace haka za'ai. Nan da nan zahra ta saki wani murmushi jin dad'i tare da cewa ALLAH yasa yayi halin mai sunan sa. Janyota jikinsa mashkhur yayi tare da cewa nayi missing d'in ki my babe. Itama rugumo shi tai tare da cewa miss you too my husband, amma karka damu kamar yau ne zan dawo d'akin ka mu cigaba da rayuwar mu cikin farin ciki tare da babyn mu. Sake rungumo ta mashkhur yayi tare da cewa wlh zahra ina fatan ranar da zaki dawo gare ni ke da babyn mu. Mashkhur yana kai nan sukaji qarar murd'a handle da sauri suka fara qoqarin sakin junan su. Suna qarasa sakin junan su ammi tana shigowa baki d'auke da sallama hannu riqe da botikin ruwan zafin wanka zahra. Kallo one ammi tai musu ta kawar da kai gefe ta wuce toilet a zuciyar ta tace oh mashkhur bazaka bar zahra ta wuta ba sai kace wani tsowan maye. Amma a fili yi tai kamar bata ankare da abinda suke ba bayan sun gama gaisawa mashkhur ya fuce domin zuwa wajan dady. bayan mashkhur ya fita zahra miqewa tai suka shige toilet aka farayi mata wanka yamma. Bayan an gama yi mata ammi ta sauka ta kar6o babyn shima tai mai wanka ta shirya shi, sanan ta bawa zahra ta fara shayar da yaron ta. To washe gari tunda safe ake shirya-shiryan sunan babyn su zahra da yake sunan saura one day. Su maman zahra ma tun qarfe 10 suka dira a gidan,. Shirya-shirya sosai ya kanka ma itama ilham qarfe 3 tazo gida, mutane ma sun d'an fara zuwa gidan kad'an kad'an, duk da zahra bata son mutane sosai amma dole haka ta daure. Washe gari. Ranar suna da sassafe aka yiwa yaro haqiqa akai mai hud'uba da suna ABDUL MAJID. Wato babyn zahra yaci sunan yaya abdul, hmmm gaskiya kam zahra ta nunawa abdul kara da kawai ci. Mutan gidan basu mamakin haka ba sabida sun san tsakanin zahra da abdul sai Allah, zahra da abdul suna qaunar junan su. Zahra ko sunan karan nan taqi yarda a sawa babyn ta sai abdul kawai ta yarda ace mai. Hmmm zo kuga murna wajan abdul, sabida farin ciki har hawaye yayi. Abdul yayi farin cikin da karamcin da zahra ta nuna mai tsayawa ma gaya muku farin cikin da abdul yayi 6ata time ne. Dady da ammi ma sunyi farin ciki da hakan. Tom ranar an sha suna sosai da sosai anyi bidiri ba qarya anci an sha, har da masu guziri. Zahra tayi kyau sosai duk da taqi yarda ma ai mata makeup, amma duk da hakan tayi kyau ba qarya. Mutane da dama ranar zahra ta gansu har wanda ma tinda uwarta ta haife ta bata ta6a ganin su ba sai ranar. Mutane sun cika sosai har daga kaduna anzazo ba laifi. Sai wajan qarfe tara su zahra suka samu kan su sabida jama'a. A lokacin ne kowa ya tafi mutane kad'an kad'an ne suka zauna suma washe gari zasu tafi. Sai wajan goma zahra ta samu aka yi mata wanka ita da babyn ta sanan taci abinci, bayan taci ta shayar da babyn ta, daga nan ba jimawa bacci yayi awan gaba da su...... Mu had'e a next page. [14/05, 9:56 pm] AMNA: ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........ *146* Sai wajan goma zahra ta samu aka yi mata wanka ita da babyn ta sanan taci abinci, bayan taci ta shayar da babyn ta, daga nan ba jimawa bacci yayi awan gaba da su...... To fa zahra tayi bacci sosai ba ita ta farka ba sai wajan qarfe 11 na safe. Shima ba tashi kanta bane kukan abdul ne da kiran da mashkhur yake mata a waya ne ya tayar da ita. Tana tashi ta shiga toilet tai fistari sanan tai brush, bayan ta gama ta futo a hanzarce ta d'auki abdul da yafe ta faman kuka ta fara rarrashin sa, bayan ta rarrashe shi yayi shiru rigar ta ta bud'e sanan ta fara feeding d'in shi. Bayan ta gama feeding d'in abdul wayarta ta d'auka ta kirawo mashkhur, sun d'an jima suna hira sanan tai sallama da shi. Bayan zahra tai sallama da mashkhur miqewa tai ta fuce domin sauka qasa taci abinci. Ilham nana ammi mama su hud'u ta samu a qasa suna breakfast. Itama zahra samun waje tai ta zauna a gefan ilham ta d'auki spoon ta fara cin abinci. Bayan sun gama cin abinci ammi ce tace to zahra ya kamata de a farayi miki wanka jegoba nan tinda kin fara samun sauqi koh?. Girgiza kai zahra tai tare da cewa aa ammi ba yanzu ba de, mama cewa tai hmmm ni kam bazan iya ganin wanan abun ba bari mu tashi mu fara shirin tafiya. Ah haba dai ai tafiya ba yanzu ba abinda ko naman suna ba'a soya ba. Kuma gashi naga har yanzu zahra bata wuce gajiyar suna ba, bazata iya tafiya kaduna yau fa. Cikin mamaki zahra tace kaduna kuma ammi akan me zanje kaduna mai zanyi acan. Wani kallo ammi ta watsawa zahra tare da cewa gidan ku zakije kiyi acan ba gidan ku bane, to bari kiji ni bazan iya da wannan rashin mutunci nake ke da mashkhur ba. Wai nan sunan kin tawo wanka jego amma kusa kullum yana maqale da ke, tun kafin ku dawo da aiki baya gwara kin tattara kin koma kaduna can, tinda ni kun dena jin kunya ta ai sai kuji kunya mama. Kai ammi ni gaskiya bana son tafiyar nan, bari naje wajan dady na gaya mai dole yace a barni. Maza kije ki fad'a ni kuma ba sai na gaya mai abinda yasa nace sai kinje can kaduna. Mama kuwa taji dad'in hakan sosai sabida itama tun farko taso zahra tazo wanka jego wajan ta sabida ta gyarata sosai, amma tana kunyar su ammi shi yasa ma bata ce zahra ta dawo ba, sai gashi yanzu allah ya dubi zuciyar ta ammi da bakin ta tace ta bisu kaduna. Kai ni gaskiya ammi bazan iya tafiya daga nan har kaduna ba. Haba aunty zahra wai sabida me bakya son zuwa kaduna gida ne sai kace mutuwa ake acan, nana ta fad'a tana tsare zahra da ido. Hararar nana zahra tai sann tace ban sani ba, kai zahra ni dai ban sanki da musu ba amma yanzu duk kin 6aci, ammi ta fad'a cikin mamaki. Haba zahra ke da gidan ku kike gudun zuwa ai ba a mota zamu koma ba tinda bakya son tafiya mota. Sai mu tafi ta airplane zahra fuska ta duk ta canza alamun de bata gamsu ba. Ana haka hjy kaka ta shigo, nan da nan zahra ta koma kusa da ita cikin shagwa take kai mata qarar ammi. Hjy kaka da farko bata goyi bayan hakan ta amma daga qarshe dataji dalilin tafiyar kuma taga maman zahra tana son tafiya dole ta amince ta hau rarrashin zahra. Haka hjy kaka da ilham suka hau rarrashin zahra har sai da ta amince zata bisu kaduna. Mama da nana harma da ragowar qanan zahra sunyi farin ciki sosai jin zahra zata bisu kaduna. To haka dai mama da ammi suka hau aiki soya naman sunan abdul, har sai wajan magriba suka kammala,... Washe gari. Washe gari fa zahra ta murtuke ido tace ita wlh karma a sai ticket kan ta ciwo yake mata bazata tafi yau ba sai gobe. Zahra tana sane tai wanan iskanci ba wani ciwan kai take duk sabida jiya mashkhur bai zo ba kuma yau take sa ran zuwan sa, bata gan shi ba kuma za'a tafi da ita. Daga qarshe dai sai nana da qannan tane akace su fara tafiya driver ya kai su ta mota. Zuwa gobe in zahra ta samu sauqi sai ita da mama su tafi. Haka su nana suka had'e kayan su da dai abubuwan da ya kamata da naman sunan da za'a rabawa jama'a sukai gaba. Zahra kuwa lokacin da mashkhur yazo zama sukai suka sha hirar su sosai sun jima, tana so ta gaya mai abinda yake faruwa amma ta kasan dan haka bata fad'a mai ba haka sukai sallama ya tafi gida cikin farin ciki. Washe gari. Zahra ma ta fara iskanci iri-iri akan ba zataje ba har ammi tayi fushi sabida taga yarda fuska mama tai alamun bataji dad'i abinda zahra tai ba. sai da dady yasa baki ya rarra shi zahra tukunna zahra ta amince suka shirya, yaya abdul ya kai su airport, ba jimawa jirgin su ya d'aga zuwa kaduna. Suna sauka mama ta kalli zahra tare da cewa ciromin wayata a jaka ki bigawa nana ko ta qaraso mama ta qarasa maganar tana gyarawa abdul da yake hanunta nannad'e a towel, fuska shi ta sake rufewa sabida rana. Okay zahra tace sannan ta zaro wayar mama a jakar mama da take rataya a kafad'ar ta sanan ta bud'e wayar ta fara dealing d'in number nana. Wayar tana fara ringing nana ta d'auka kamar jira take, hello mama kun qaraso? Cewar nana, zahra cewa tai ee nana mun qaraso wai kin zo?. Ee tun yaushe nazo ina jiranku anan to ku qaraso mana, bari na fito dan na hango ku da wuri. Okay zahra tace sanan ta kashe waya, ta kalli mama tare da cewa tace ta jima da zuwa mu qarasa koh?. Daga haka mama da zahra suka jera. Su mama suna qarasowa wajan da ake parking d'in motoci suka hangi nana da qatan mayafinta ta wani lulu6e jikin ta kamar mata aure. Zahra ma tayi mamaki ganin nana a haka sabida da ita duk sanin ta da nana bata ta6a ganin ta da babban mayafi haka ba, kai ko hijab zahra bata ganin nana da shi in dai ba sallah zatai ba, bata ta6a ganin nana ta fita da hijab ba sai dai mayafin, mayafin ma d'an qarami. Haka mama da zahra suka qarasa zuciyoyin su cike fall da mamaki. Suna qarasawa nana fuska cike da fara'a tace sannu ku da zuwa, mama kuwa ko damar amsawa bata samuyi ba cikin mamaki tace! Nana to yau lafiya na ganki da mayafi na?. Murmushi nana tai tare da cewa hmm ai ni yanzu na dena fita da qaramin mayafi sai dai mayafin naki, ko zo dai mu tafi dan naga ana rana kuma ga baby abdul. Hmm ni kuwa nace lallai nana anji maganar yaya abdul. Haka mama da zahra suka shige mota nana ba 6ata lokaci ta tayar da motar suka wuce, suna tafe suna hira sama-sama har suka qarasa gidan. Suna qarasawa suka shiga ciki, dama da yake yaran gidan basa nan sun tafi makaranta shi yasa gidan yaya shiru ba hayaniya. Bayan zahra taci abinci sama-sama ita da nana kwanciya tai zuciya cike da tunanin mijinta har bacci yayi awan gaba da ita. MASHKHUR...... Misalin qarfe biyar da rabi ya qarasa gidan ammi zuciya cike da kewar zahra da babyn sa. Baki d'auke da sallama mashkhur ya murd'a handel d'in bedroom d'in ammi ya shiga. Ammi da take zaune akan gado tana ninke ragowar kayan baby, zuciyarta cike fall da kewar zahra da baby abdul da kyar ta iya d'agowa ta amsa sallamar da mashkhur yayi. Bayan mashkhur ya gaisa da ammi zama yayi zuciya cike fall da mamaki. Cikin mamaki yace! Ammi tana ina? Ajiyar zuciya ammi ta sauke tare da cewa bata nan, bata nan kuma to ina taje?. Ammi a taqai ce ba bawa mashkhur amsa da kaduna gidan su, gidan su kuma ammi zahra tana da wani gidan su da ya wuce nan ne?. Kwarai kuwa gashi kuwa ka gani, wanka jego ta tafi. Amma kuma ammi sai kika barta ta tafi can, to kamarya na barta ta tafi can mashkhur da hana ta kake so nayi ne, ai ni nace ta tafi ma wai ita da gidan mahaifin ta cinye mana ita zasuyi ne mashkhur?. Aa ammi bance haka ba amma da nan da can ai duk d'aya ne. Ee nasan haka amma ita da iyayan ta sai ace bazata je can ba, nima bada son rai na nace tace ba. Amma ya kamata a ringa kwatanta adalci, tinda Allah ya bayyana mata iyayan ta ai sai mu dena nuna fin qarfi akan ta, dole a ringa barinta tana zuwa in abun zuwa ya tashi ammi ta fad'a cikin sanyayiyar murya. Rai ba dad'i mashkhur yace to ammi Allah ya baki haquri. Aa ai kai zan bawa haquri mashkhur, amma in kana son ganin ta, zaka iya zuwa kadunan ko zuwa gobe ne, sai ka ringa zuwa akai-akai kuna gaisawa. Ai kwana arba'in d'in kamar yau ne, ammi ta qarasa maganar tana kallon mashkhur wanda gaba d'aya ta lura bai ji dad'in hakan ba dama tasan bazai ji dad'in hakan ba. Amma ko ba komai dai zahra zata wuta sosai ta gama arba'in d'in ta hankalinta kwance. Ok mashkhur ya iya cewa sanan ya miqe rai ba dad'i. Ka gai da gida kabi anya a hankula banda gudu cewar ammi.... KADUNA. Zahra tinda ta kwanta ba ita ta tashi ba sai wajan qarfe 4 tana farkawa mama tana shigowa. Yauwa zahra sannu da tashi, dama ga ruwan zafin wanka jegon naki yana can a ice yana tafasa in kinci abinci ki tazo a fara. Tom zahra ta fad'a zuciya cike da fargaba, tom bari nasa nana ta kawo miki abdul haka ai rainan yayi yawa nasan yunwa yake ji yanzu. Zahra bayan ta gama bawa abdul nono ko abinci bata samu damar ci ba mama ta tusa qeyarta zuwa toilet da ruwan zafin ganyayakin wanka jego ruwan sai wani tiriri yake. Haka dai zahra ta d'aure haka fara wanka, tanajin zafi amma dai ba kamar yarda tai tinani ba mama tana mata komai a hankula har suka gama. Bayan zahra an gama futowa tai tasa kayanta zuciya cike fall da kewar mashkhur. Zama zahra tai a kan bed sanan ta bud'e wayarta wanda dama tun sanda suka tawo take a kashe. Tana kunnawa taci karo da messages d'in mashkhur yana ta faman jero mata su na kewa da soyayyah, yana ta tambayar wai lafiya yau yake jin wayar a kashe. A dede lokacin nana ta shigo, ko zama nana bata kai da yiba zahra ta miqe tare da cewa bari na fita qasa na sha iska. Daga haka zahra ta miqe ta fuce, tana fita harabar gidan, garden ta nufa ta fara qoqarin kiran mashkhur. Zahra tayiwa mashkhur kusa 5 miss call amma no piking no reply. Zama zahra tai a jerun kyawawan kujerun garden d'in na shaqatawa, a zuciyar ta tana cewa kai duk yarda akai mashkhur yasa na tawo kaduna. Zama zahra tai tana tsammanin kiran mashkhur dan tasan bazai iya fushi da ita ba in tai mai wannan kiran qila zai yi calling back. Kamar yarda zahra tai tunani har ta tafi gajeran tunanin mijin nata taji kiran mashkhur ya shigo. Da sauri zahra ta d'auka ta kara a kunan ta. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba itama zahra shiru tai kamar yarda mashkhur yayi. Can zahra tai ta maza tace barka da war haka farin cikin rai na. Nan ma mashkhur bai ce komai ba, zahra gyara zama tai sanan tace hero magana nake maka fa. Jim mashkhur yayi sanan yace inaji lafiya kike min wanan kiran. Hmm yaya mashkhur nima bada son rai na nazo ba kasan bazan ta6a nisa da kai da gangan ba, wlh laifin ammi ne ita ce tace dole sai na bi mama. Mashkhur hmmmm kawai yace alamun bai gamsu ba. Au haka ma zaka ce ya mashkhur ka yarda dani mana kasan bana son 6acin ran ka, yanzu dame kake so naji da rashin ganin ka ko da shariyar da kake nunamin nima ina cikin damuwa fa ba kai kad'ai bane amma tinda kaqi yarda da ni shikenan. Na yarda dake my wife kuma bana son 6acin ranki ko kad'an amma ya kamata ace kin gayamin kafin ki tafi koh?. Naso na gayama amma na kasa kasan bana son 6acin ran ka. Jinjina kai mashkhur yayi tare da cewa to shikenan zahrata amma ina kewar ki sosai. Haka dai zahra tai ta jan mashkhur da hira har ya sauko suka sha hirar su mai dad'i ta masoya da kuma ma'aurata........... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 Typing.......... Double page. Haka dai zahra tai ta jan mashkhur da hira har ya sauko suka sha hirar su mai dad'i ta masoya da kuma ma'aurata.............. To zahra fa tana zaman wanka jego a kaduna lafiya tana jin dad'in zaman kaduna sosai yau satin ta guda kenan a kaduna. A cikin satin nan mashkhur yazo wajan zahra ita da baby abdul sun sha hirar su bawai. Zahra tana ganin kulawa sosai wajan iyayan ta da 'yan uwan ta, musamman hamaifin ta da ya d'auki son duniya ya d'ora akan zahra da babayn ta abdul. Mama ta lura zahra ta d'an fara fad'awa sabida yawan shayar da abdul da take, sam abdul baya barin zahra ta wuta da daddare kullum cikin shan nono yake, shi yasa masha ALLAH sai girma yake ita kuma zahra tana fad'awa. Hakan ne yasa mama tai gaggawar had'awa zahra sabaya sabida kar ramar tayi yawa. Kuma kullum sai mama ta matawa zahra akan cin abinci. Masha Allah jikin zahra yana murmurewa sosai ta mai da qibarta, hakan ma ya samo asili ne da kulawar mama da kuma soyayyah da goyan bayan da mashkhur yake bata. Duk sati mashkhur yana zuwa wajan zahra hakan yana yiwa zahra dad'i. Ga shima abdul kusan bayan kwana uku yana zuwa wajan nana, zahra in abdul yazo kamar ta mayar da shi ciki. Ta kawo mai wanan ta kawo mai wanan yarda kasan wajan ta yazo. Abdul yana jin dad'in hakan da zahra take mai, yana zowa yake d'aukar abdul qarami sam baya bada shi har sai zai tafi, yaya abdul yana qaunar abdul qarami, yarda kasan shine mahaifin sa haka yake ji, a taqaice de qaunar da yaya abdul yake wa zahra ya shafi d'an zahra wato abdul qarami. Ammi ma har kaduna tazo domin duba lafiyar zahra da jikan ta abdul sabida tayi missing d'in su. Itama ilham tazo sau d'aya yaya ahmad ya kawo ta da tsowo cikin ta, zahra kuwa tayi farin ciki sosai da sosai, haka tai ta yiwa yaya ahmad magiya akan yabar ilham ta kwana, ahmad dai da farko yace aa, amma da maman sa tayi maga tace, ya barta ta wuta ko dan tsowan cikin ta hakan ne yasa ahmad yabar ilham ta kwana. Ranar dai kuwa kwana su kai suna hirar su, har ilham tana mamakin yarda abdul yake yawan sha nono dare. Cikin mamaki tace haba ai dole yaran nan yayi wanan girma cikin one month da haiwuwa kice haka yake stoste ki zahra. Hmmm ilham ke de bari wlh ai ina fama da abdul sai dai fatan Allah ya raya. Amma bayan ya cika wata biyu zan fara had'a mai da madara. Hmm ai kuwa de zahra gwara karya shanye mana ke. Dariya zahra tai sanan tace aa kar de ya shanyewa mijina ni. Hmmm zahra kenan baki da dama wlh Allah ya barki ke da yaya mashkhur. Amen ilham wlh har ALLAH-ALLAH nake na kammala arba'in d'in nan na koma d'akin mijina. Ah kuka dad'i kike zahra kinga ni nan da cikina nan da sati uku zuwa had'u zan haiwu amma har ALLAH-ALLAH nake na sauka na dawo gida na wuta, wlh duk yarda nake so yaya ahmad amma cikin nan yana sawa naji wataran bana son ganin shi. Dole haka yake min uzuri ya rabi dani ga yawa fad'a da nake mai, amma Allah sarki bawan ALLAH haka yake haquri, sai ma rarrashi, amma na tabbata da yaya mashkhur ne sai dai naci duka. Dariya zahra tai sannan tace hmmm ni ai cikina bai sa ni inajin haushi mijina ba, amma fa yaya mashkhur ya zarce yarda kike tunani. Ya fad'a kogin soyayyah ta ba zai ta6a yin abinda kike tinani ba, sai dai tinda baya san hayani ya ko ina fad'an ma ya wuce ya barni anan. To haka ilham da zahra su kai ta shan hirar su sai wajan qarfe 2 dare suka kwanta bacci. Washe gari da yamma misalin qarfe 4 ahmad yazo d'aukar ilham haka ilham da zahra suka rabu cike da kewar junan su. To haka zahra ta cigaba da wanka jego cikin kulawar mama. Bakin nana da abdul ya qarato sosai dan har an kawo lefe yau ya rage saura 4 days a fara biki. Kuma hakan yayi dede da saura 2 days zahra ta gama wanka jegon ta. Duk wani gyara da matsi zahra ta sahshi a wajan mama, wani sa'in ma maganin mata iri d'aya suke sha da amarya zahra jikin ta yayi bul-bul tayi luwai-luwai kamar ba mai shayarwa ba, dan in ka ganta bazaka ta6a tinanin ta haiwu ba tana nan kamar budurwa. Zaune zahra take a kan gado mama kuma tana daga qasa tanayiwa baby abdul wanka wanda ya girma tabarakallah masha Allah. In ka gan shi sai ka rantse yayi wata biyu girma sosai yayi wayo. Mama nifa banji kina maganar komawata gida ba, ina irgawa fa yau saura kwana biyu na gama arba'in. Dagowa mama tai ta kalli zahra sannan ta mayar da kallanta kan abdul tare da cewa! Ina sane da hakan zahra amma karki manta bayan kin gama arb'in washe gari za'a fara bikin nana, kuma ga maganin ki har na kwana goma baki qarasa sha ba shine nake ganin kawai ki bari sai an gama biki sai ki koma gaba d'aya. Zahra harda d'an razana da taji maganar mama kamar zatai kuka tace haba mama kin riga da kin sa fa akan dole nazo nan kuma ke kika ce ina arba'in zan koma. Sanan ga yaya mashkhur can ya kwallafa rai akan dawowa ta mai zance mai? Kuma bikin nana ai da nan da can duk d'aya ne, tinda acan ma su Ammi suna taran biki yaya abdul yana can dan ALLAH mama ki barni na koma gida. Cikin mamaki mama tace wana gidan zaki koma, gidan ki ko gidan Ammi? Zahra da sauri tace gidana mana zan koma ai kullum zan ringa zuwa bikin ina komawa gida da daddare. Hmmm lallai zahra kalar wannan zumud'i haka, zaki koma daki mijin ki ai kyan mace d'akin mijin ta, amma wanan gaggawa da kike ko kunya ta bakyaji, zahra duk abinda nakeyi miki fa sabida kiji dad'in zaman aure ne, haiwuwa ba wasa ba dole na gama kimtsaki meye dan kin qara 7 days, kuma fa maganin ki nake so ki qarasa shanyewa zahra in kina haka sai naga fa kamar bakya son mu gudun mu kike. Da sauri zahra ta girgiza kai tare da cewa haba mama da bakin ki kike fad'in haka ni sam bana gudun ku wlh ina qaunar ku a matsayin ku na iyayena na biyu. Tom zahra in dai da gaske kike ki daure ki zauna a kammala bikin nana sabida ina so 'yan uwana da dama su same ki a gidan biki harda wanda baki sani ba ki qara sani, wanda kuma kika sani ku qara sabawa. Da kyar zahra ta iya cewa to mama tinda haka kike so zan lalla6i yaya mashkhur ya amince da hakan duk da nasan da wuya. Ah haba zahra meye na karyewa da wuro sai kace ba mace ba, ita fa mace da kisisina akan santa, wanda su kan su mazan suke tsoranta kawai ki san yarda zaki jawo ra'ayin sa hary ya amince, in kuma yaqi sai ki koma gida amma ni dai so samuna ki bari a kammala bakin nana tinda ya qarato. Tom mama in sha ALLAH zanyi yarda kika ce bari na kira shi waya. Miqewa mama tai sanan ta kawo zahra abdul wanda ta gama yi masa wanka ta shirya shi. Ta kwashe kayan wanka ta fuce. Yaran sai wani kallon zahra yake yana lumshe ido yana tayi mata fara'a zahra cikin mamaki take tunanin wanan wayo na abdul wato har ya gane ita ce maman sa kenan. Haka ta d'ago shi cike da qauna ta fara qoqarin ba shi nono sabida tasan abinda mama take nufi kenan da bazata bar mata shi ba da shi zata fita. Haka zahra tayi feeding d'in abdul cike da kulawa da qauna, bayan ta gama gyara rigar ta tai ta ajiye shi a gefan ta, nan da nan abdul ya fara wutsul-wutsul kamar wata tarwad'a. Murmushi zahra tai dan ta gane abinda abdul yake nufi so yake a d'auke shi ba wai a ajiye shi ba, kai abdul ka cika wayo zahra ta fad'a a fili fuska cike da murmushi. Amma zuciyar ta cike take da damuwar hanata tafiya da mama tai. Wayarta zahra ta d'auko ta fara qoqarin kiran mashkhur, amma sai ta kasa dan bama tasan ta inda zata fara yi masa bayani ba. A dede lokacin abdul ya fara kuka, zahra tana d'aukar shi nana ta shigo. Ah lafiya nake jin kuka d'ana meke faruwa ta qarasa maganar tana zama kusa da zahra. Kukan jin dad'i yake yi nana wai shi bazan kwantar sa shi ba sai dai na d'auke shi da hannu na. Kai abdul ka cika wayo meye na gaggawa haka ka bari ka cika kwana arba'in d'in tukunna nana ta fad'i haka fuska cike da fara'a. Tana d'aukar shi a hanun zahra hmm ai kuwa dai gwara ki gaya masa. Nana tana qar6ar abdul wayar zahra ta fara ringing miqewa nana tai tare da cewa! to bari Mude mu futa garden mu sarara ni da baby abdul. Zahra ko damar amsawa nana ba tai ba ta fara qoqarin d'aukar wayar, ta d'auka ta amsa baki d'auke da sallama. Nana kuwa tuni ta fuce hannu riqe da abdul. Cikin amince da farin ciki mashkhur ya amsa sallamar zahra. Tare da qarawa da gimbiya ta takusan dawowa zuwa gare ni abinda na dad'e ina mafarki. A jiyar zuciya zahra ta sauke sanan tace hmmmm gaskiya ne farin ciki na amma! Shiru zahra tai tama kasa qarasa maganar bakin ta, da sauri mashkhur yace amma lafiya nasan sa akwai magana a bakin ki. Yaya mashkhur ina tsoron yarda zaka d'auki zance nawa ne. Ah haba zahra kin san zan fahimce ki sosai maza ki gayawa mijinki abinda kike san gaya mai. Dama yaya mashkhur so nake na na na cema ka bari zuwa nan da da shiru zahra tai zuciya cike da zullum abinda take son gayawa mashkhur dan har ga Allah tasan mashkhur yaji buri da dawowar ta over. Haba wife meye haka kuma, sai kace wani bakwanki kike min wanana kwana-kwana pls ki fad'a min abinda kike son cewa. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan tace dama so nake na roqeka alfarma akan ka bari a gama bikin su nana sai na dawo. Dif mashkhur ya d'auke wuta yayi shiru kamar bai ji mai zahra ta fad'a mai ba. Itama zahra shiru tai dan ta d'au kimanin 5 minutes ba wanda ya sake cewa komai can tai ta maza tace yaya mashkhur kana jina kuwa. Jim mashkhur yayi kamar bazai yi magana can yace dole ki kasa gayamin wanan mumunar kud'irin naki teddy, wai zahra so kike ki kashe ni ne qarfin hali fa kawai nake yi. Haka mashkhur ya rufe zahra da fad'a ya ringa zazzagawa zahra fad'a ta inda ya shiga ba tanan yake fita ba zahra dai shiru tai har ya gama ya kashe wayar. Zahra ba tai mamakin hana ba dan tasan mashkhur zai aikata abinda yafi hakan in yaji wanan maganar, zahra tamayi mamki da mashkhur ya iya tsayawa yi mata wanan bayanin dan a tinanin ta kashe mata waya zai yi ba tare da yace komai ba. Zahra tafi 10 minutes a hakan can wata dabara ta fad'o mata hakan ne yasa tai ta buga wayar mashkhur, amma sam mashkhur yaqi d'agowa daga qarshe ma kashe wayar yayi hakan zahra ta ajiye wayar rai ba dad'i. To ranar zahra kwana tai cikin damuwa dan har dare tabi ta kira mashkhur amma wayar sa a kashe. Washe gari misalin qarfe goma na safe taga kiran mashkhur ya shigo. Dama zahra tasan bazai iya fushi da ita ba dole zai kirawo. Hannu na rawa zahra ta d'auki wayar baki d'auke da sallama. Kan ciyar ta abdul ne Kwance yana shan nono safe, da sauri zahra ta saki nono ta da take riqe da shi tana bawa abdul. Abdul kuwa haka ya ringa sha ba tare da zahra ta riqe mai ba kamar wanda yayi wani wayo. Ko da zahra ta d'aga wayar mashkhur shiru yayi ba magana. Zahra ce tace haba yaya mashkhur meye na d'aukar zafi haka. Bayani nake ma amma baka qarasa saurara ta kasan bazanyi hakan da gangaba da akwai dalilina nayim haka. Shiru mashkhur yayi bai ce komai ba zahra ciga da magana tai da cewa abinda yasa nace ma haka abdul ne yake mura sosai kuma kasan in zamu tawo plane zamu bi kuma da sanyi sosai, nan ma dole nake haquri bama kunna a. c ko canka kullum cikin zafi muke. Mashkhur shiru yayi alamun bai gamsu da maganar zahra ba, zahra tana qoqarin yin magana taji abdul dake cinyarta ya fara wani irin tari saka makwan gwarewa da yayi da nono. Da sauri zahra ta d'ago shi hankali tashe dan ita sam ta manta ta saki hanunta ta dena bashi nono da kanta, ashe wai cigaba da sha yayi. Haka zahra tayi ta bibbiga bayan sa a hankula kamar yarda mama ta koya mata in ya kware. Amma wanan karan kwarewar tafi ta kullum dan abdul daya saki nono zahra ruwan nono fuska ya fara zubo mai har ya shigar mai hanci sa. Nan da nan baby abdul ya fara kuka mai had'e da tari, hankalin zahra ya tashi sosai nan da nan ta miqe ta fara jijiga shi, dan tama manta da wayar da take da mashkhur, mashkhur kuwa hankali tashe yakewa zahra magana amma ina zahra bata ma san yanayi ba. Mashkhur katse wayar yayi ya sake bugowa a lokacin zahra ta rarrashi abdul ya dena kuka amma sai fama atti'shawa yake da tari. Qarasawa zahra tai ta d'auki wayar tasa a hands free sanan ta cigaba da bibigawa abdul baya a hankula. Hello zahra kin san abdul bashi da lafiya haka shine baki gayamin ba,. Nan da nan zahra tayi murmushi wayo. Sanan tace ai jiya ya fara kuma kaga wayar ka a kashe take. Hakane amma an kai shi asibiti kuwa?. Ee an kai shi mana har an bashi maganu yanzu ma mantawa nai ban bashi maganin ba shi yasa yake tari. Ah maza ki je ki bashi maganin gaskiya ki dena matawa da sakaci da lafiya abdul ki ringa kula sosai zanzo anjima na gan shi. Da sauri zahra ta zaro ido jin kwabarta zatai ruwa, sanan tace kai mutane da dama sun fara zuwa biki fa kuma nasan baka son hayaniya da yawan jama'a kawai ka zauna, ina kiyaye duk abinda likita yace in sha ALLAH likita yace nan da 3 days zai warke amma a dena kunna mai sanyi na tawan one week. Mashkhur yana ganewa in zahra tayi mai qarya amma wanan karon ya kasa ganewa sabida soyayyar dan sa abdul ta cika masa zuciya. Jiki a sanyaye mashkhur yace tom shikenan ki zauna kawai har 7 days d'in amma ki kula sosai pls banda kunna a.c ko fanka, kuma ki ringa bashi magani in lokaci sha yayi. Tom shikenan my husband, in sha ALLAH I love, ajiyar zuciya mashkhur yayi sanan tace I love too my wife.......... Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 *Page 147* Typing....... Tom shikenan my husband, in sha ALLAH I love, ajiyar zuciya mashkhur yayi sanan tace I love too my wife.......... Tom saga haka zahra tai sallama da mashkhur yana sake jajjada mata akan ta bawa abdul magani. Bayan sunyi sallama zahra miqewa tai ta d'auki babays towel ta koya abdul da shi tana ta jijiga shi har bacci yayi awan gaba da shi. Daga haka ta d'auko waya ta kira ilham suka sha hirar su, bayan zahra ta kammala ta sauke abdul ta kwantar da shi sanan ta fuce domin yin breakfast. To bayan zahra ta gama arba'in washe gari nana da qawayanta sukayi henna day. Ita dai zahra tace baza tai lalle sai ranar dinner wato ana saura kwana biyu ta koma gida. Tom washe gari haka nana da qawatanta su kai kamu, bayan kamu sukayi qauyawa de sukayi bridal kai haka suka ringa abubuwa kala-kala. Ita dai zahra tana gida dan duk abubuwan da sukeyi na 'yan mata ne. Tana gida tana sake gyara jikin ta sosai, sai ranar da za'aw yi dinner zahra ta samu akayi mata lalle da flower. Daran ranar sun sha dinner ba qarya dan har sai da ango yazo da abokan sa, dan gi 'yan uwa sa abokan arziki an kashe kud'i ba wai. Washe gari zahra ta samu akayi mata kitso shi wanan ma ranar party ne. Duk da ba matan aure amma zahra haka nan ta sha kwalliyarta kamar ba matar aure ba ta direwa mama abdul suka wuce wajan party. Hmmm an sha party sosai nana da abdul sunyi kyau sunyi matuqar dacewa sosai, zahra farin ciki take kamar ita ce amaryar. Har wani Allah Allah take gobe tayi a d'aura auran ta wuce gidan ta wajan mijin ta itama. Zahra tun kafin ma a tashi daga party hankalinta duk yayi gida kuma gashi ta fara tinanin abdul, dan haka ba 6ata lokaci tasa aka mai da ta gida, ga uban kiran da mashkhur yake mata kuma tasan baze so jin ta bafi party tabar abdul a gida ba. Bayan zahra ta dawo wanka tayi taci abinci, sanan ta bugawa mashkhur suka sha hirar ta masoyi suna zumud'in gobe tayi su had'u. Washe gari. Tun da asuba fari zahra ta tashi sabida tsabar zumud'i ji take kamar ita za'a d'aurawa aure. Tana sauka qasa taga ana ta aikace-aikacan abinci kala-kala. Kicin zahra ta shiga tana shiga ta samu mama tana ta fama dama mata sabaya. Hmmm mama ina kwana, fuska sake mama tace lafiya qalau zahra, tom mama ki de dama kad'an kin san yau zan tafi zahra ta fad'a cikin zumud'i. Murmushi mama tai tare da cewa ai na sani zahra ki kwantar da hankalin yau a gidan ki zaki kwana amma dai sai kin jira kin raka qanwarki d'akin miji. Nan da nan fuska zahra ta canza tace tom mama ita sai yaushe za'a kai ta ne?. Ki kwantar da hankalin ki zahra jirgin qarfe 4 zakubi fa. Ajiyar zuciya zahra ta sauke tare da cewa to ya za'ayi da jama'ar rakiyar amarya?. Ee ae kin san tun sanda aka gama jere ake zuwa ganin gidan, to yanzu ma bayan d'auri aure wasu zasuje su gani a taqaice de kafin a kai amarya kowa ya gama zuwa ganin gida, aunty habiba da fa'iza ne kad'ai zasu raka ta, amma su in suka raka ta zasu koma gidan ammi su kwana washe gari sai su tawo. Wanan da mama take maga d'aya qanwar tace d'aya kuma yayar ta ce. Hamma zahra tai sanan tace ai gwara da akai hakan dan ni gaba d'aya bana son gayyar kai amaryan nan a cikawa mutane gida. Kai zahra ke de bakya son mutane sosai, haka maryam tace mashkhur ma haka shikenan sai kuje ku cigaba da rayuwar kuramai, amma de kada ku koyawa yaranku rashin son mutane dan mutane rahma ne. Aa mama ba haka bane, ni kawai in mutane suka taru kunya shiga cikin su nake ji sai naji gaba d'aya na tsargu shi kuma yaya mashkhur baya son hayani ya ne shi yasa. Murmushi mama tai tare da cewa tom shikenan d'auko cup na zuba miki kisha. Qarasawa inda ake ajiya cup d'in zahra tai ta d'auko sanan tace hmmm daga yau shikenan na dena sha zanyi missing. Zahra ta fad'a tana qun she dariyar ta dan dama bata wani fiya son shan sabaya ba, amma dai da taga tana gyara mata jiki kuma bata sata saurin jin yuwa shi yasa ta d'aure tana sha. Murmushi mama ita tai tare da cewa da sauri haka zahra kenana wai ni zakiyiwa wayo to bari kiji nasa an sake had'a miki wata cikin botiki da ita zaki tafi. Kai mama wasa de kike, au wasa kika d'auki magana ta kalli can wanan blue d'in robar duk ita ce a ciki kuma ko ta qare sai nasa an kawo miki wata. Ta6e baki zahra tai sanan tace to yana iya da ke mama tinda kina so ai sai nasha. Daga haka zahra qar6i sabayar tasa mata suger da madara sanan ta sha. Bayan zahra ta gama shanye sabayar ta fara taya ammi girkin breakfast d'in da zata yiwa abba. Bayan mama da zahra sun gama koma zahra d'ibar musu tai a plate ita da nana tare da cewa bari naje na tashi waccan galma shurar tayi sallah muci tare dan ita naga da alama ta manta yau ne d'aurin auran ta. Dariya mama tai tare da cewa nana ce zata manta tab nan kuwa da zumud'i in ba wasa ba kika tashe ta sai tace miki tayi mafarki an d'aura auran yanda tasa abun a ranta. Itama zahra dariya tai sanan tace hmm nana kenan bari naje na tashe ta, daga haka zahra tai sama hannun ta d'auke da tire, tana hawa ta wuce bedroom d'in nana wanda a halin yanzu ya zama nasu su biyu. Bayan zahra ta ajiye plate komawa ta tashi nana wanda take sharar baccin gajiya. Nana tana farkawa ta fara hamma da miqa ke shashashar amarya tashi yau fa d'aurin auran ki kuma nasan zakiyi shirya-shirya tinda yau ce ranar barinki gidan nan ki koma can garin mu, mu zauna tare. Murmushi jin dad'i nana tai tare da cewa! Ai wlh aunty zahra sabida nasa abun a rai na har mafarki nai. Wata dariya zahra ta saki mai sauti harda tafa hannu tace ah haf dama mama ta gayamin tace da kyar in bazaki mafarki ba. Dariya nana tai sanan tace wlh kuwa nayi ga gajiyar party dana kwaso nana ta fad'a tana miqewa da kyar. Hmm ai haka zakiyi haquri ki d'aure ana kai ki gidan ki wahala tazo qarshe sai ki wutu. Wani kallo nana tayiwa zahra na rashin yarda. Zahra ta gane abinda nana take nufi dan haka murmusawa tai sanan tace hmmm nana sarkin wayo ai wanan dole ne kuma tinda yaya abdul yana sanki zai miki a hankula ki dena jin tsoro. Cikin karaya nana tace hmm ai tsoro dole ne aunty zahra amma dole na daure tinda ina son yaya abdul nana ta fad'a tana sake fad'ad'a fuskarta da murmushi. Dafa kafad'ar ta zahra tai cikin nishadi tace da kyau ta gidana bakya tsoro shi yasa fa nana kike burge ni hmmmm ai karkiji wani d'ar zafin ba mai yawa bane zahra ta qarasa maganar tana sakin murmushi mugunta. Itama nana murmushi ta saki tare da cewa yauwa aunty zahra kice zafin kad'an ne ma ai ni nasan zanyi iya daurewa, sosai ma nana zo muje muyi alwala kinga har wasu masallatan ma sun idar. Haka nana da zahra suka shiga toilet zahra dafe da kafad'ar nana. Bayan sunyi fitsari alwala suka d'aura sanan su kai sallah, bayan sun idar da sallah miqewa nana tai tana fara laluban wayarta dan turawa yaya abdul saqo kamar yarda ta saba duk asuba kai ko nana bata sallah sai ta sa alarm dan ta tashi, kuma gashi saqon yau na daba ne nana zata turawa abdul. Ta dad'e tana ajiyar message d'in tana jira ranar nan tazo. Bayan nana ta lalubo wayar sai a lokacin ta tina ashe wayar ta d'aukr ba caji. A hanzarce nana ta jona a caji sanan ta dawo ta zauna suka fara breakfast ita da zahra. Suna ci nana tana gayawa zahra irin soyayyah da zata nunawa yaya abdul. Wani kuma abun dangane da aure in nana bata sani ba sai ta tambayi zahra. Zahra kuwa komai take bud'ewa nana daki-daki dan yanzu zahra ta dena jin muguwar kunyar nan kamar da, da take budurwa. Bayan zahra ta gama fayyacewa nana komai cewa tai nasan ki da rawar kai ga surutu, to kada ki sake ki nuna mai kin san komai duk abinda yayi miki koya tambaye ki ki nuna mai kanki a kulle yake baki son komai ba. Murmushi nana tai tare da cewa to aunty zahra, ai bazan gaya mai ba. Yauwa haka ake so dan in kika nuna mai gani zai yi kamar kin san komai lo kin ta6a. Ah in sha ALLAH ma bazai ji komai ba bazan nuna mai na sani ba. Yauwa nana, nana kaya yau yaya abdul zai sha dad'i fa dan qanwar tawa a cike take komai yaji. Da sauri nana ta rufe fuska tana dariya, lallai nana yau kece dajin kunya ikwan ALLAH dama ance haka amarya take duk rashin kunya ta ranar da za'a d'aura mata aure ko aka d'aura mata kunya tana hawa kanta. Murmushi nana tai sanan tace hmm nima to tahau kai na, haka nana da zahra suka cigaba da cin abincin su suna hira har suka kammala. Bayan sun gama nana bud'e wayar ta tai ta turawa yaya abdul messages d'in. Ita kuma zahra fita tai da plate d'in sanan ta dawo ta d'auki abdul da ya jima da bud'e ido sabida yaji hayaniyar su ita da nana, amma sam bai yi kuka ba sai wasan sa yake yana ciccila qafafuwa da hannu a kwance. Zahra tana d'aukar shi ta dan yi mai wasa duk da yayi qanqanta da wasa. Sosai zahra da dan ta abdul suke ta dariya kamar masu hira, ita de nana ta maqe a gefan gado tana waya da mijinta murya qasa-qasa. Daga haka zahra ta bawa abdul nomo da yake daran jiya ma bai tashi ya sha ba. Bayan zahra ta kammala kwanciya tai ta koma bacci zuwa anjima, ina gari ya gama wayewa. Zahra ba ita ta tashi ba sai wajan qarfe goma. Lokacin har an fara tafiya d'aurin auran da yake sha d'aya da rabi za'a d'aura auran. A hanzarce ta ta tashi ta shiga toilet tayi wanka bayan ta futo, ta d'ebo ruwan d'imi a bawo domin yawa abdul wanka shima. Sabida yau tasan mama tayi busy da yawa, bazata iya samun damar yiwa abdul wanka ba. Haka zahra ta farayiwa abdul wanka duk da ba wani iyawa tai ba dan kullum mama ce take mai, sau da yawa in mama zatai wa abdul wanka tana yawan cewa zahra tazo ta gani, amma zahra bata zuwa haka mama zatai ta mita tana cewa yanzu in suka koma gida wa ze yi mai. Tsarki zahra kawai ta iya yiwa abdul shima ba koda yaushe take mai ba sai ta kama in mama ta fita ko bata kusa. Bayan zahra ta gama yiwa abdul wanka mayar da bawan toilet tayi sanan ta d'auko maya mayan sa da kayan da zata sa mai. Sosai zahra ta shirya abdul yayi kyau, dama gashi kyakyawa. Zahra tana gama shirya abdul ta ajiye shi, ta miqewa tai d'auko saban leshin ta tsadadde mai kyan gaske,. Sanan ta fara sawa bayan zahra tasa hoda ta shafa da jan baki harda kwalli, zahra tayi kyau sosai. Murmushi zahra tai dan satan dole nan bada jimawa ba su had'u da mashkhur in suka zo d'aurin aure tinda a kaduna za'a d'aura auran. Bayan zahra ta gama saqa haka a zuciyar ta d'aura dan kwalinta tai, rai d'auri m kyau ta d'auko mayafinta ta ajiye a gefe. Zama tai akan gado dan bata son fita cikin mutane. Zahra ko ba'a gaya mata ba tasan su nana an tafi gidan makeup. Haka zahra ta zauna ita da abdul ta kira wayar mashkhur amma bata shiga ba, zahra ta ayyana duk yarda akai jirgin sune ya tashi shi yasa. Daga haka zahra ta d'auki abdul ta cigada yi mai wasa. Ana haka qanan zahra suka shigo zahra taji dad'in hakan, duk da ba wasu manya bane haka sukayi hirar ita da qanwarta khaulat da batafi shekara 8 zuwa goma ba, sai 'yan biyun qananta maza da suke ta yiwa abdul wasa tare da shafe mai fuska.............. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Typing........ Double page Suna cikin haka sai ga nana ta dawo ita da qawayan ta, nana tayi kyau sosai tasha makeup kamar ba ita ba. Nan da nan zahra ta farayi mata hoto masu kyau, ita da qawayanta. Bayan zahra tayi musu hoto suma sunyi mata an sha hotona nan da nan qawaye nana suka fara d'aukar abdul kowacce tana masha ALLAH allahumma'arzuquni. Dama kunsa abdul da kyau masha ALLAH. D'aya daga cikin qawayan nana ce tace gaskiya masha ALLAH kina da kyau aunty nana amma babyn ki ya fiki kyau. Murmushi zahra tai ba tare da cewa komai ba. Cafe zance wata tai da cewa! Ah itama tana da kyan ta, amma wlh ko kad'an basa kama da yaranta. nana ce ee basa kama ai kun san yaya ahmad ko to in kukaga matarsa, sai kuce ita ta haife shi dan suna d'an kama. Wow masha ALLAH ai munganta a hoto itama ba laifi tana da kyau, gaskiya to amma taya akai yake kama da ita?. Ee mijin aunty zahra qanwarsa ce ai dashi babyn yake kama kamar dai yayi kaki ya ajiye. Nan da nan matan wajan suka riked'e da salati, dama kun san mata akwai san kyakyawa namiji. Daya daga cikin suce ta sake cewa kuma shima fari ne?. Murmushi nana tai sanan tace ee fari ne mana amma gaskiya be kai baby da aunty na haske ba fatar shi dai mai kyauce. Wayyo ya ilhahi zan so naga bawan ALLAH nan wata daga ciki ta fad'a. Take fuskar zahra ta canza sabida tsabar mugun kishi. Amma su 'yan matan basu kula da hakan ba. Nana ce tace ku kwantar da hankalin nasan zai zo zan nuna muku shi, yayan mijin da zan aura ne awnnnnn kai nifa nace dan shima naga abdul d'in ki kyakyawa kai wanan zanso naga dangin su nasan dangi kyawawa ne, wata kuma cewa tai shikenan anyi tuwo na mai na. Murmushi nana ta sakeyi tare da cewa ai duk gidan su ba mummuna gaba d'aya kyawawa ne. Bayan matar yaya ahmad da akwai mata biyu amma d'aya ta rasu. Nan da nan waje ya rikid'e da salati kowa yana yiwa rukkayya addu'a. Zahra ji tai kamar ta zane nana sai hararar nana take amma ina taqi lura da hakan. Da kyar zahra ta iya sakin fuska sabida kartayi musu rashin mutunci cikin fara'a tace kai nana kin cika su da surutu wai ke bakya gajiya da magana ne? . Murmushi nana tai tare da cewa ah aunty zahra ai gwara na gaya musu. Wata ce tace to wai shikenan mazan gidan biyu ne?. Girgiza kai nana tai tare da cewa da akwai wasu matasan smari biyu yaya fruq da yaya haidar sai d'an autan su ameer, amma shi qarami ne. Yauwa muma ai kinga nana sai ki mana hanya mu shiga da ciki. Tabb ai basu isa aure ba basufi 2I to 22ba, kai ni ko a hakan ne sai na jira su kalar wanan jinin kyau haka. Nana tana qoqarin magana taga fawas ya shigo baki d'auke da sallama. Da sauri ta miqe a lokacin wajan 12 da yan mutina tayi cikin farin ciki tace fawas an d'aura. Gyad'a kai yayi tare da cewa har mun dawo. Yauwa ina dadyn zahra da yaya mashkhur sun zo ko. Gayad'a kai yayi tare da cewa ee sun zo mana, yanzu zasu shigo. Da sauri nana tace ku taso muje na nuna muku su maza-maza. Miqewa sukayi harda zasu fita da abdul abdul ya fara kuka dan haka dole suka miqawa uwarsa zahra. Zahra tayi matuqar godewa Allah da abdul ya fara kuka, duk da tana kishi amma tasan ko matan nan zasu bangaji mashkhur ko kallo basu ishe ahi ba, bare magana. Amma tasan in suka iya fita da abdul qarami zasu iya cin darajar abdul in mashkhur ya gan shi a hanun su ya kalle su. Kai nana Allah ya wadaran wanan surutun naki, kawai kin sani a fargaba. Daga haka zahra ta riqe abdul ta zagaya ta bud'e qofar barandar bedroom d'in domin leqawa ta sama ko zata samu damar ganin mashkhur. Zahra tana leqawa adede lokacin su dady, Abba, mashkhur, abdul, faruq, haidar, suka shiga farfajiyar gidan. Adede lokacin nana da qawayanta suka qarasa suna miqawa dady da abba gaisuwa. Zahra sakin baki tai ganin iskanci qawayan nana sai wani iyayi suke suna kallan mashkhur ko ba'a gayawa zahra tasan gai da shi suke. Mashkhur dai ko kallo basu ishe shi ba dama kunsa yaya mashkhur da musukilanci da kuma shariya. Mashkhur da kyar ya iya amsa musu gaisuwar shima sai da abdul yayi mai magana yace yaya mashkhur ana gai da kai sanan mashkhur ya amsa sau d'aya a daqile hankalin sa yana kan wayarsa da yake dannawa. Zahra duk da me sanyi ce bata san sanda tace musu shigu mayan maza ba, a fili zahra ta fad'a. Mashkhur kuwa turawa zahra message yake ta famanyi, daga qarshe da ya gaji ya fara kiran ta. Zahra tana ganin mashkhur tasan tabbas yana cikin damuwa ita kad'ai da ammi ne suke iya gane yanayin mashkhur in yana cikin damuwa kuma yana 6oye hakan. Ko ba'a gayawa zahra ba tasan mashkhur damuwar da yake ciki ba zai rasa nasa ba da rashin ta a kusa da shi ba. Zahra tana cikin tunanin nan taji wayarta ta fara ringing, ko ba'a gaya mata ba tasan mashkhur ne. Nan da nan haushi mashkhur ya rufe zahra, Allah sarki mashkhur shi da bai ji ba be gani ba, amma wanan kishi ne kawai yake damun zahra. Zahra komawa tai kan gado kamar yarda tai tunani mashkhur d'in ne yake kiran ta wani dogwan tsaki taja dan bataji zata iya d'aga wayar mashkhur ba a halin da take ciki, ga abdul ya cika ta da kuka. Zahra sabida kishi har haushi abdul takeji gani take duk kyan shi ne yajawo 'yan matan nan suke son maqalewa yaya mashkhur. Rai ba dad'i zahra ta bud'e riqa ta fara bawa abdul nono yana sha tana binsa da wani kallon takaici. Tab ni kuwa nace zahra lamarinki ya bani mamaki ina ruwan abdul bawan ALLAH da baban sa, kar ki wuce akan su mana. 6angaran su nana kuwa da qawayan ta ba jimawa suka fara hotuna. Amarya da ango style kala-kala kai harda faruq da haidar ba'a bar su a baya ba wajan hoto. Dady da abba harma da mashkhur tuni sun shige stiroom d'in abba na baqi sabida mutane da hayaniya. Ba jimawa dady ya fara cigiya, wai ina mamana da jikana suke a kiramin su na gan su mana. Murmushi abba yayi tare da cewa! Bari nasa a kira maka su tinda de kaqi cin abinci bikin 'yayan ka sai kaga 'yar taka ta gaban goshi. Murmushi dady yayi tare da cewa ai kuwa bazan iya cin wani abinci ba sai nasa mamana da abdul jikana a ido. Miqewa abba yayi fuska a sake yana ta zaulayar dady cikin mayyan ta, mashkhur yaji dad'i hakan sosai ya rasa mai zahra takeyi haka taqi d'aukar wayarsa kuma bayan tasan da zuwan sa. Zahra tana cikin bawa abdul nono taji an murd'a handel qofar, da sauri ta zubawa qofar ido dan ganin mai shigowa. Ganin fawas ne qanin ta hakan ne yasa ta sauke ajiyar zuciya. Bayan fawas ya shigo ba 6ata lokaci yace aunty zahra wai abba yace in gaya miki kije inji dady yana kiran ki kizo mai da abdul. Murmushi zahra tai sanan tace to kace ganinan zuwa daka haka fawas yace to ya juya domin sanar da su abba sakwan zahra. Zahra zare abdul tayi daga shan nono ta gyara rigar ta ta zuge zif d'in ta sanan ta ajiye shi a gefe ta yafa mayafinta a saman kai, bayan ta gama lulu6e jikinta tasa hannu ta d'auki abdul a towel ta fuce. Duk da zahra ta kammale jikin ta ba qaramin kyau tayi a hakan ba kana ganinto dole ka sake kallan ta. Da ita da babyn sunyi matuqar kyau yadda ta riqe abdul hakan yayi mata kyau kamar ado ya zamar mata hakan, gana kallan zahra da babyn ta sai ka qara sabida dole sai sun burge ka. Haka zahra ta ringa ratsa mutane tana gai da su da wanda ta sani da wanda bata sani na. Zahra sai da tafita ta fara dosar 6angaran abba taji dad'in sabida ba mutane. Tana qarasawa ta fara jin murya abba da dady suna hira. Takalma uku ta gani a qofar d'akin wata ajiyar zuciya zahra ta sauke, duk da bata ta6a sani ko kula da takalmin ba amma tana gani tasan takalmin mashkhur ne, kawai jikin take ya bata mashkhur ne mammallaki takalmi. Nan da nan zahra taji bege da qaunar mashkhur sun rufe ta haka ta sake riqe towel d'in abdul sosai sanan tasa qafa ta shiga sitroom baki d'auke da sallama. Zahra tana shiga mashkhur ya d'ago da sauri ya kafe ta a ido, kamar ba shine wanan muskilin mai shariya ba. Ko iya amsawa zahra sallama beba, sai dady ne da abba suka amsawa zahra sallamar. Fuska a sake dady yace lale lale mamana barka da qaraso maza ki zo ki zauna babbar 'yar ta a kusa dani. Itama fuska a sake ta gai da dadyn ta qarasa tana cewa dadyn sannu da zuwa ya hanya, zahra ta qarasa maganar tana zama a kusa da dady. Murmushi dady yayi tare da cewa gaskiya babbar 'yar ta nayi kewar ki maza ki bani jikana na d'auke shi. Miqa mai zahra tai dady ya qar6i abdul fuska sake, ah ah ah mashkhur Allah mamana jikana ya girma kai gaskiya kin iya raino dole nai miki kyauta. Murmushi zahra tai sanan tace ai kuwa dai dady ya kamata ayimin kyauta, tinda kullum yana kukan dare ba, baya barina nai bacci. Dariya dady yayi tare da cewa ah mamana bana son sharri ni jikana jarumi ne kamar baban sa baya saurin kuka. Zahra d'agowa tai ta saci kallon mashkhur karaf suka had'a ido, sai kallonta yake kamar ya cinye ta, nan da nan tausayin mijinta ya kama ta, murmushi tai mai tare da kashe mai ido. Harara mashkhur ya sakarwa zahra tare da kau da kai kamar ba shi yake mata kallon nan ba. Zahra tasan tabbas tayiwa mashkhur lefe bai kamata taqi d'aukar wayar shi ba. Haka zahra sukai ta hira sama-sama da dady har su abdul da haidar suka shigo. Nan ma ba 6ata lokaci suka fara gaisawa zahra tayi farin cikin ganin 'yar uwanta musamman ma su faruq da haida da ta dan jima bata gan su ba gwara ma abdul yana zuwa akai-akai. Haka zahra ta saki jiki tai ta hira da su haidar amma mashkhur ko gaisawa basuyi ba. Hakan ba qaramin qonawa mashkhur rai yayi ba, haidar ne yace shi bazai iya cin abinci ba sai ya fara shan tea, miqewa zahra tai domin ta kawowa haidar ruwa zafi kamar yarda ya buqata. Zahra tana fita mashkhur yabi bayan ta zuciya cike da 6acin rai taku iku mashkhur yayi zahra taji an ruqo hanunta gam ta baya. Ko ba'a gaya mata ba tasan wannan aikin mashkhur, juyowa tai tare da cewa au sai yanzu kasan dani. Wani mugun kallo mashkhur ya watsawa zahra tare da cewa wai zahra sabida me kike son haukata ni ne!? ni ya kamata nayi miki magana kenan, banda kiran danayi miki ba ki d'auka ba mashkhur ya fad'a cikin qololuwar 6acin rai. Zahra bata da abinda zata gayawa mashkhur sabida taga ya fusaka. Da haka ba shiri zahra ta fad'a jikin mashkhur ta rungume shi. Mashkhur yana jin zahra da tudun qirjinta da suka sake girma sosai a jikin sa, dama tun dazu su sake tsokanewe mashkhur ido. Lumshe ido mashkhur yayi tare da sake ajiyar zuciya, sun jima a hakan sai da zahra ta tabbata zuciya mashkhur tayi sanyi sanan tace tuba nake mijina. Shafa bayan ta mashkhur yayi sanan yace its okay zahra roqona daya dan ALLAH ki dawo gida yau. Dagowa zahra tai sanan tace in sha ALLAH yaya mashkhur zan dawo yau qarfe 4 plane d'in mu zai tashi zuwa kano. Murmusawa mashkhur yayi sanan yace yauwa teddy na Allah yayi miki albarka ya jikin abdul. Da sauqi bari naje na kawowa yaya haidar tea d'in ko karyaga na jima. Janyo ta mashkhur yayi tare da cewa nifa ban gaji dake ba kinga yarda kika sake wani kyau. Murmushi zahra tai tare da cewa nagode. Rad'a mashkhur yayi mata, zahra sai da ta rufe fuskar alamun jin kunya sanan ta gyad'a kai akamun eee. Wani farin ciki ne ya mamaye zuciya mashkhur sanan yace ok jeki ki kawo mai daga haka zahra ta wuce da sauri mashkhur ya bita da ido cike da begen ta. Mashkhur shi kad'ai yasan yarda yake ji a zuciyar shi game da zahra, da kyar ya iya juyawa ya koma sitroom d'in. Tom haka zahra ta kawowa haidar tea a filas da kayan shayi. Haka su dady da abba da su haidar harma da abdul suka ci abinci. Mashkhur kuma sam yaqi ci sabida baya jin abinci yawa. Duk da kuwa abinji kala-kala ne kuma yaji komai da komai yaji kayan had'i da nama yayi matuqar dad'i kamar ba abinci yawa ba. Zahra da kyar ta lalla6i mashkhur ya yarda zai ci abinci. Mashkhur ya amince amma shima sai dai zahra ta dafa mai da hanun ta, dan shi ko a gida in ana taro akai abinci yawa bayaci. Zahra a hanzarce ta shiga kicin ta dafawa mashkhur indomie da nama kaza a ciki, sanan ta soya mai kwai, duk sabida tai sauri ta kai mai. Mashkhur yaci abinci ba laifi, duk dan sabida zahra ce ta dafa. To misalin qarfe biyu jirgin su dady ya d'aga zuwa kano zuciyar zahra da mashkhur cike da bege, zuciyar nana da abdul cike da zumud'i anjima. Zahra kuwa killace kanta tayi a bedroom d'in dady sabida tam bata son a yawai ta d'aukar abdul, hakan ma dan da Maya mai rubutun masha ALLAH a wuyan abdul, kowa ya gan shi sai ya tanka kuma ya d'auka hakan ne yasa zahra ta boye kanta a 6angaran abba tinda ba mai shigowa. Zahra ba ita ta futo ba sai wajan qarfe uku shima sabida an fara shirya nana kuma jirgin su ya kusan tashi. Hakan ne yasa zahra ta futo ko wanka bata tsaya yi ba ta goya abdul sanan ta d'auki trolley madedeciya ta had'a kayan ta dana abdul iya wanda zata buqata saura ta had'e su tacewa mama in akazo kawo kayan nana a tawo mata da shi. Amma mama cewa tai dole zahra ta tafi da sabaya ba yarda zahra ta iya haka ta tafi da ita. Haka mota ta d'auke su hud'u nana da qananan ta sai kuka rabuwa suke. Mama ma taso tai kukan amma ta danne da kyar aka raba nana da mutan gidan sanan motar ta kai su airport. Koda suka qarasa airport d'in jirgin su bai tashi ba sai wajan qarfe biyar dan har sai da nana ta dena kuka........... Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *page 148* Mama ma taso tai kukan amma ta danne da kyar aka raba nana da mutan gidan sanan motar ta kai su airport. Koda suka qarasa airport d'in jirgin su ya tashi ba sai wajan qarfe biyar dan har sai da nana ta dena kuka........... To misalin qarfe shidda da rabi na yamma jirgin su zahra ya sauka a garin kano. A lokacin ma har motar da zata d'auki su zahra ta qaraso. Da aunty habiba sai aunty fa'iza sai kuma zahra da nana da kuma baby abdul. Haka mota ta d'auke su daga airport zuwa gidan ammi kamar yarda ko wace amarya ake kai ta gidan uwar miji kafin, a kai ta gidan ta. Misalin qarfe 7 su zahra suka qarasa shiga gida. Nan da nan gida ya karad'e da bud'a da yake har time d'in da akwai mutane sosai. Haka aka futo da amarya kai rufe aka qarasa da ita ciki wajan ammi. Ita de zahra sai daga baya ta shigo bayan ta samu me d'aukar mata kaya ya raka ciki. Zahra bata tsaya ko ina ba sai bedroom d'in su. Tana shiga taga ilham tana qoqarin futowa, da sauri zahra ta qarasa wajan ilham da sauri su kai hugging d'in juna cikin farin ciki. Ilham tayi farin ciki sosai da ganin zahra kamar yarda itama zahra tai farin ciki da ganin ilham. Cikin farin ciki ilham tace ai har na gaji da jiranki na d'auka ma kin fasa zuwa sai gobe. Ah wace ni ilham ai in gaya miki yau a gidan yaya mashkhur zan kwana akan girjin sa nima na gaji da wanan zaman haka. Dariya ilham tai sanan tace ah masha allah, amma zaki je de kai amarya sai ki tafi. Zahra cewa tai ee zani mana bari na shiga yanzu nai wanka kafin mu tafi, zahra ta qarasa maganar tana kwance goyan abdul daga bayan ta. Tana kwanto shi ta miqawa ilham, ilham kar6ar shi tai tare da cewa ah abdul de masha Allah sai girma yake kyansa yana sake futowa kuma fa wlh na fara ganin kamata da shi. Ee wlh haka ake tacewa nima wataran ina ganin hakan amma ba koda yaushe zahra ta qarasa maganar tana cire mayafin ta. Bayan zahra ta cire mayafin ta komawa tai ta rufo qofar da key sanan ta fara cire kayan ta. Bayan ta gama cire kayan ta towel ta d'aura sanan ta shige toilet. A hanzarce zahra ta gama wanka ta futo. Sanan ta bud'e trolley d'in da ta shigo da ita ta d'auko wasu sababbin kayan ta fara sawa. Ah masha Allah zahra kin qara kyau sosai komai naki ya ciko kai mama ta iya kyara, murmushi zahra tai sanan tace hmm ke de bari ai ze sha dad'i nake gaya miki ai abun bada ganan yake harda cikin ma ya gyaru. Ah lallai yaya mashkhur d'an gatan zahra, fari zahra tai da ido tare da cewa fad'i ki qara. Haka zahra da Ilham su kai ta hirar su har zahra ta gama shiryawa. Zahra tana gama shiryawa tai sallah. Sannan ta ciro wayarta a jaka domin kiran mashkhur, tana fara dannawa ta d'auke alamun ba caji. Zahra taga qoqarin wayar ma sabida wajan 3 days bata jona ta a caji ba abinda da masu manya harka I phone 15 pro.😢 Zahra ciro cazarta tai a jaka sanan ta jona, daga haka sukaji an fara knocking. Zahra ce ta bud'e qofar, ruma zahra ta gani tsaye itama da qatan cikin ta haiwuwa ko yau ko gobe. Ah zahra ashe kin zo to ku futo yaya faruq ya kai mu gidan amarya. Zahra dama abinda take jira kenan dan Allah-allah take taje ta dawo ta wuce gida. Zahra cikin farin ciki tace to, ilham taso mu tafi zahra ta fad'a tana yafa mayafin ta. Kallan ta ilham tai sanan tace to bazaki tafi da wayar ba. Eh barta anan kafin na dawo ta gama caji. Ah gaskiya gwara ki d'auke ta ki kai ta wajan da ba'a shiga yarda gidan nan yake da jama'a. Ee kuma haka ne bari na d'auka naje nasa ta ko a d'akin su haidar ne tinda can ba'a shiga. Haka zahra da ruma harma da ilham suka fuce. Zahra suna fita ka kar6i abdul a hanun ilham tare da cewa kinga bari naje na kai wa ammi shi tinda ba dad'ewa zan ba, kuje gani nan zuwa. Daga haka zahra ta wuce room d'in ammi. Har lokacin su ammi da sauran manya suna ta yiwa nana nasiha. Zahra a hanzarce ta qarasa wajan ammi sanan miqe mata abdul. Sanan tace ammi gashi nan zamu wuce gidan amarya ba jimawa zanyi ba ki riqe shi. Kar6ar shi ammi tai tare da cewa to bari na goys shi sai kun dawo. Zahra bata sake cewa komai ba ta fuce da sauri, bayan ta fita sai da ta biya ta part d'in su faruq ta bawa haidar wayarta ya jona mata caji sanan ta wuce, motar in da su ilham suke ta fama jiranta. Zahra tana qarasawa ba 6ata lokaci, faruq ya wuce dasu gidan yaya abdul da nana a. Suna tafe suna hirar su da dariya abinka da 'yan uwa. Zahra de tana daga gaban mota tabarwa ruma da ilham baya su zauna sabida cikin su. Basu fi 30 mint ba suka qarasa katafaran gidan nana da abdul masha Allah. Komai yayi kyau sosai kamar yarda gidajan su ilham da zahra da ruma ya had'u itama haka gidan nana ya had'u sosai masha Allah. Lokacin da su zahra suka shiga ba kowa a gidan da yake nan kano ma tun rana suka je duba d'akin. Haka su zahra suka shiga suna ta duba ko ina dama gwara ilham tazo saud'a ana jere amma zahra da ruma basu ta6a zuwa ba. Su zahra sun kai wajan qarfe takwas sanan aka kawo amarya tare da 'yan rakiyar mota uku. Nan da nan gida ya karad'e da qamshi da bud'a. Ba 6ata lokaci aka kawo nana da d'akin ta. Zahra tun lokacin taso tafiya amma faruq ya d'an fita siyo wani abun dan haka dole zahra ta haqura. Wajan qarfe tara faruq ya dawo zahra tana shirin tafiya aunty habiba yayar mama tace su bari sai zuwa anjima. Su taya nana zama sabida yanzu suma zasu tafi da sauran mutane kar a barta haka tinda tace tana jin tsoro. Zahra har ga Allah bata ji dad'in hakan ba amma dole ta amsa domin yiwa aunty habiba biyayyah. Bayan mutane sun watse gida ya rage daga amarya nana sai zahra, ilham, ruma sai kuma faruq. Zahra tana ganin goma ta kusa tace ita fa bazata zauna ba ko ita kad'ai ce yaya faruq ya kai gida sabida tana so ta koma gidan ta. Amma nana kuka ta farayi, tare da riqe zahra wai bazata tafi ba, lallai nana bana son iskanci ki rabuda dani na tafi gida kar yaya mashkhur yau ya cinye d'i d'anya sabida fad'a. Nan ma zahra kuka ta sake fashewa da shi tace aa. Haka faruq da su ilham su kai ta bawa zahra haquri akan ta jira yaya abdul ya qaraso sai ta tafi. Da kyar zahra ta amince sai da ta cewa faruq da sharad'i komai dare zai kai ta gida in sun koma ta d'auki abdul da wayarta kuma faruq ya yarda haka, hakan ne yasa zahra ta danne zuciyarta ta zauna cike da jin haushin nana,. Zahra tana gidan nana amma hankalinta da tinanin ta yana gidan ta wajan yaya mashkhur. Tofa abdul ango ba shi ya shigo gidan ba sai wajan qarfe goma da rabi abokan sa suka rakosa. Shima ba zuwan kan sa bane dan zahra ta takura faruq ya biga mai waya ne zasu tafi kuma nana tana jin tsoro. Zahra suna jin qarar shigowar motar abdul da abokan nan sa, suka miqe domin su tafi. Nan ma nana kuka ta saki ta sake riqe zahra. A zuciyar zahra ta hankad'e ta fuce sai su ilham ne suka tsaya rarrashi bana sun gama su futo suka samu zahra a mota duk tabi ta canza rai a 6ace. Ba wanda yace qala har suka qarasa gida, suna qaraswa suka fita zahra ta shiga da niyar ta d'auko kayan ta da abdul ta futo faruq ya kai ta gida. Lokacin da zahra suka shiga mutane da dama sun tafi saura kad'an. Direct bedroom d'in ammi ta wuce, kwance taga abdul yana sharar bacci itama ammi a gefan sa tana kwance amma ba bacci take ba. Hannu zahra ta kai zata d'auki abdul, ammi dakatar da ita ta hanya cewa zahra lafiya zaki tashe shi kuma yana bacci. Ammi gida zamu tafi, ammi tashi tai daga kwanciyar da tai cikin mamaki tace gida da wanan dare zahra. Ee ammi zahra ta fad'a a taqai ce, da wanan uban daran sai kace wanda ake korar ki yanzu fa sha d'aya har da 'yan mintina ammi ta fad'a tana kallon agogo. Ah ammi yaya faruq fa yace zai kai ni ki bari na tafi bana dan ALLAH, kai zahra meye haka zai kace wanda ake tsikarar ki ki bari sai gobe da safe mana. Nifa ammi yanzu nake son tafiya, to kin san dai dady ku ya hana faruq da haidar driven da daddare, da abdul yana nan ma shi zai iya kai ki ba matsala, kuma nasan in zaku fita dady zai iya ganin ku ta sama. Amma tinda naga a matse kike bazan hanaki tafiya ba ki kira mashkhur ya d'auke ki ban san buqatar ki ba. Zahra ta d'an ji kunyar abinda ammi ta fad'a, a zuciyarta tana cewa lallai ammi har kin fassara, amma a fili cewa tai aa ni bani da wani uziri kawai dai ban gayawa yaya mashkhur bane kuma kin san zai min fad'a, amma bari na bari zuwa gobe. Yauwa ko kefa amma yanzu kika tafi dare yayi kuma zaki d'auki alakin abdul qarami yana bacci zaki tashe shi. Zahra juyawa tai ta futa a zuciyarta cikin 6acin rai tace ai in ban d'auki qaramin alhaki ba zaki sa na d'auki babban alhaki na mijina. Zahra ta yanke shawarar ta bugawa mashkhur komin dare yazo ya d'auke ta, dan haka ba 6ata lokaci tana sauka ta fita daga part d'in ammi ta wuce nasu haidar. Direct bedroom d'in su ta nufa ta fara kwankwasawa, bayan few minutes haidar yazo ya bud'e, tare da cewa sai yanzu kuka dawo kenan. Zahra shiga room d'in tsi sanan tace ee ina wayata nasan ta cika ma, ee taci ka amma yaya mashkhur fa yazo yayi ta nemanki yana jiran ki qarshe nace mai kin bar wayar taki ma anan. Gaban zahra ne ya fad'i rass cikin tsoro tace tom me yace?. Hmm me kuwa yace amma wlh yarinya yaji haushi, jim zahra tai alamun bataji dad'in hakan ba. Hmm ai ba yanzu zaki shiga rud'u ba sai kun had'u nasan zaki sha fad'a. Hararar sa zahra tai tare da murgud'a baki tace to ni ce maka akai tsoro nake ji. Aa ni ban ce ba amma de duk wanda ya ganki yasan a tsure kike zahra. Haidar ya qarasa fad'a yana dariyar qeta, wani siririn tsaki zahra taja tare da cewa wlh ni ko a gefen silifas d'ina ni bani wayata. Gata can kije ji d'auka baki da qafa, nama cire miki ita. Zahra tara haidar tai dan tasan da a gaban yaya mashkhur tace ya d'auko mata ba abinda zai hana shi d'auko mata, bayan zahra ta d'auka fucewa tai jiki a sanyaye. Bayan ta bud'e ko tsaya karanta messages d'in mashkhur batai ba da suke shigowa rututu, direct call ta shiga ta danna number faruq yana, d'auka tace ya faruq ka shigo na fasa tafi ya sai gobe, daga haka zahra ta kashe wayarta zuciya cike fall da takaici ta wuce part d'in ammi, tana zuwa ta haye sama ta wuce bedroom d'in su. Ilham ta tarar da ruma zaune sun cin abinci suna hira. Zahra kuwa ko ta kan su bata biba ta fara ranga d'awa mashkhur kira. Sau uku zahra tana kira amma mashkhur yaqi d'agawa daga qarshe ma kashe wayar tasa yayi. Zahra da taga haka messages d'in da mashkhur ya turo mata ta fara karantawa. Haka zahra tai ta bin tana karantawa yayi cigiya yiyi magiya ya bata haquri akan ta dawo yau. Messages d'in qarshe ne da mashkhur ya turo yafi tayarwa da zahra hankali. Mashkhur cewa yayi, dan ALLAH in kinga dama karki dawo gidan kuma daga yau bazan sake cewa ki dawo ba ki ta zama duk sanda ki kai niya kya dawo. Zahra tana kai qarshen message d'in ta cilla wayar kan gado ta zauna ta dafe kan ta da hannu biyu. Zahra ta jima a hakan can dai ta daure ta miqe ta shiga toilet domin fitsari. Bayan ta futo dole ta dawo inda su ilham suke zauna suna cin abinci ta zauna domin itama taci sabida ita ma rabanta da abinci tun da sassafe da suka ci da nana. Hmm zahra kin fasa tafiyar kenan ilham ta tambaya tana qunshe dariyar ta. Zahra sake had'e rai tai ko kallan ilham ba tai ba ta cigaba da cin abincin ta zuciya cike da tunanin mijin ta. Bayan su zahra sun gama cin abinci dole ta haqura ta saki ranta suka cigaba da hira da 'yan uwanta, har wajan qarfe 1 na dare. Daga qarshe dai suka kwanta, domin bacci. Daran ranar dai zahra bata iya bacci ba kwana tai tana tinanin mijin ta mashkhur ba ita ta rintsa ba sai da sukayi sallah asuba sanan ta kwanta kafin gari ya waye, hakan ne yasa bacci mai nauyi ya kwashe ta. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 typing.......... DOUBLE PAGE. Zahra misalin qarfe tara na safe ta tashi, tana bud'e idanta ta kalli agogo. Zahra tayi mamakin yarda har tara na safe tayi ita tayi tinanin zata tashi wajan qarfe 7 zuwa 8. Miqewq zahra tai ta shiga toilet tayi wanka da brush a hanzarce. Tana futowa ta canza kaya sanan ta wuce bedroom d'in ammi. Bayan sun gama gaisawa zama zahra tai a bakin gado tare da cewa nifa yanzu zan tafi. Tom zahra ai ban hanaki tafiya ba, amma dai kya bari kiyiwa abdul wanka. Aa ammi ki bari in na koma zanyi mai zahra ta qarasa maganar tare d'aukar abdul. Ah kai zahra meye haka tinda ke bazaki samu damar yi mai wanka na, ki bari ni zanyi mai kafin ki gama kintsawa. Zahra cewa tai to shikenan kiyi mai d'in. Bari naje na had'o ruwan kafin nan kya bashi nono ya sha. To zahra ta iya cewa kawai, sanan ta fara bashi. Bayan ammi ta gama had'awa abdul ruwan wanka zahra miqa masa ita tai sanan ta fita ta wuce wajan hajiya kaka domin su gaisa. Bayan sun gama gaisawa zahra cigiyar ta fara yiwa hjy kaka akan wai ina drive ta yake?. Hajiya kaka ta sanar da zahra cewa drive ta bashi da lpy ne shi yasa. Bayan hjy kaka da zahra sunyi hira kad'an miqewa zahra tai sanan su kai sallah da hjy kaka ta wuce 6angaran su haidar. A hankula zahra ta fara knocking d'in qofar, ta d'auki mintina goma kafin a bud'e qofar. Kai zahra kin cika naci yanzu kuma me kikazo yi da safan nan? Cewar haidar, cikin langwa6e murya zahra tace yauwa gida zaka kai ni. Oh sai yanzu kika san ina da rana kenan rashin kunyar da kike min ta kai ki. Haidar ya qarasa maganar yana fad'awa kan bed, dan Allah ya haidar, nifa baza ni ba ki tashi faruq ya kai ki. Au dan ma kaga ina had'a ka da Allah ina langwa6e ma murya karka je d'in bari na kira yaya mashkhur yanzu na gaya mai nace ka kai ni gida kace baza ka ba. Zahra har zata fita yace to tsaya ai nasan bani kad'ai yace na kowoki ba ni ko faru. Kwarai kuwa mamma ni kai zaka kai ni ko kana so ko baka so. Tom shikenan dama ni kika rai na to naji zani aniyar ki ba niki. murmushi zahra ta saki dama can ta fad'a ne amma tasan yanzu ko zata kwana tana kiran number mashkhur ba zai d'auka ba. Tom sai ka taso mu tafi, ah gaskiya ki bari nai wanka naci abinci tukunna. Wani kallo zahra tai mai sanan tace bazaka je ba kenan wlh ni yanzu zan gayawa yaya mashkhur d'in, ni zaka kafawa wanan sharad'an na iska. Shima hararar zahra yayi tare da cewa naji uwar naci sai ki bari nai wanka ko? ya mutsa fusaka, zahra tai tare da cewa na baka minti shabiyar. Ah minti ashirin zanyi kin san dai bana wanka gaggawa, to shikenan amma wlh ka wuce 20 minutes baka futo ba ko hmmm, daga haka zahra ta fuce daga room d'in. Tana fita ta koma 6angaran ammi, lokacin ammi har tayiwa abdul wanka tasa mai kaya. Ammi tayi-tayi zahra taci abinci zahra tace aa ita fa bata ci. Tom kamar dai yarda haidar yayiwa zahra alqawari bai fi 22 minutes ba ya futo ya d'auki zahra domin ya kai ta gidan ta. Suna tafe suna fad'an su na sakwanni kamar yarda suka saba wani sa'in suyi fad'a wani sa'in suyi shiri. 30 minutes ne ya d'auki su haidar a hanya har zuwa gidan su zahra suka qarasa. Suna qarasawa zahra taji wani sanyi a zuciyar ta kamar an cire ta daga qaya. Bayan haidar yayi horn mai gadi ya leqo bud'e komawa yayi sanan ya bud'e musu get suka shiga. Bayan haidar yayi parking kallon zahra yayi sanan yace to sai ki fita ko ni zan koma. Ah ka bari ka qarasa rakani qofa ai. Naqi baki da qafa, ai ba sabida jin dad'i nace ba kayana zaka taya ni d'auka. To ni bawan ki ne bazan d'auka ba. Tom shikenan kar ka d'auka ni zan d'auka amma ga abdul nan ka riqe min shi zahra ta qarasa maganar tana miqawa haidar abdul, hannu biyu haidar yasa ya d'auki abdul. Daga haka daga shi har zahra suka fuce daga motar zuciya zahra tana dukan uku-uku. Zahra taga motocin mashkhur gaba d'aya a gidan hakan ne yasa ta gane bai fita ba yana nan. Dole de sai haidar ne ya ya d'aukar wa zahra botikin sabayar ta ita kuma ta ja trolley d'in ta sukayi gaba. Suna qarasawa bakin qofar da zata sada su da cikin gidan zahra suka tsaya, sakamakwan qofar a kulle take,. Zahra saki trolley d'in hanunta tai, sanan ta fara qoqarin zaro wayar ta a jaka, bayan ta zaro ba 6ata lokaci ta fara rangad'awa mashkhur kira har sau uku amma bau d'auka ba. Ajiyar zuciya zahra ta sauke sanan ta mayar da wayarta jaka ta kar6i ta haidar domin ta jarraba ko mashkhur zai d'auka. Zahra haka ta fara kiran mashkhur zuciya cike fall da farga ba. Har sai da ta kusan tsikewa sanan mashkhur ya d'aga ba tare da yace komai ba. Zahra kuwa dakewa tai tare da cewa yaya mashkhur na dawo kazo ka bud'e min qofa ina!. Zahra ko qarasa maganar ba tai ba mashkhur ya katse wayar, daga haka zahra ta miqawa haidar wayarsa sanan ta tsoguna qasa cike da damuwa. Meye kuma na tsugunawa ko bakya jin dad'i ne cewa! Haidar. Ni lafiya ta qalau na gaji da tsayuwa ne shi yasa, hmm dama ai ke raguwa ce dan de 'yar wanan tsayuwar. Ni ga yaro a hannuna ga botikin nan nake mai shegen nauyi a hannuna, kuma gani a tsaye ban gaji ba se ke. Dariyar dole zahra tai tare da cewa ah kai kasa kan ka ai. Mashkhur ya d'auki 5 minutes kafin ya taso bud'e qofar babban falon gidan dan har sai da zahra ta fara cire rai zai zo ma. A hankula mashkhur ya bud'e qofar. Suna had'a ido da zahra da take tsugune ya sakar mata wani mugun kallo mai cike da fassarori da dama. Hannu mashkhur yasa ya kar6i abdul da yake hanun haidar sanan ya juya ya shige ciki, yana shiga ciki bai tsaya ko ina ba ya koma sama. Tom bari na tafi haidar ya fad’a yana kallon zahra da take durqushe. Kai sai kace wanda ake duka a gidan ka bari mu shiga ciki ko ruwan tea na baka zahra ta qarasa maganar tana miqewa. Hmmm ai naga yaya mashkhur d'in ne a fusace harya wuce a kai na banji ba ban gani ba. Janyo trolley d'in ta zahra tai sanan tace kai ya haidar sharri to kar ka shigo ka cigaba da tsayuwa ni kaga tafiya ta. Zahra tana shiga haidar yafi bayan ta sanan ya kullo qofar. Zahra tana shiga babban falon ta ajiye trolley d'in a gefe ta jefar da mayafin ta da jakarta kan kujera sanan tace ka zauna bari na shiga kicin yanzu zan futo. Oh kiji iyayi harma sai kince min na zauna haidar ya qarasa maganar yana raqe murya sabida kar yace mashkhur bai yi nisa ba ya ji shi. Zahra bata ce wa haidar komai ta kunna globes d'i falon, gaba d'aya, nan da nan haske ya qarad'e ko ina,. Daga haka ba kama hanyar kicin, zahrata d'au kimanin 10 minutes sanan ta dawo hanun ta riqe da cup d'in tea bayan ta bawa haidar ta sake koma kicin tare da cewa ina zuwa. Haidar janyo wani glass table yayi ya d'ora qafarsa akai sannan ya zaro wayar sa yana dannawa yana shan hankali kwance. Zahra tana shiga kicin a hanzarce ta d'auro indomie, sanan ta yanka albassa ta fasa kwai ta fara soyawa. Zahra ta d'au wajan 20 minutes kafain ta fito hannu riqe da plate. A lokacin ma haidar har ya shanye shayi., a galss d'in daya d'ora qafarsa zahra ta ajiye mai plate d'in tare da cewa gashi. Kai zahra duk wannan lodin abinci haka, wanan indomie nawa kika dafa?. A taqaice zahra tace uku mana ai nasan ka da mugun ci, ah to ba irin wanan cin nake ba, ni biyu nake ci. To ai duk da hakan mai cin biyu sai iya cin uku ni da nake cin d'aya fa. Tom naji yanzu kice ki d'auko spoon kema muci tare ni naci biyu ke kici d'ayar. Girgiza kai zahra tai sanan tace kai ni bana ci kaci kawai, lallai to ai kuwa zan bar miki ita anan ko ki zo ki rige ko ki d'auko spoon muci tare. Zahra wucewa kicin tai ta d'auko cokali, bayan ta dawo ta zauna ita da haidar suka fara cin indomie suna ci suna hira har suka kammala, bayan sun kammala zahra ta d'auko musu ruwa suka sha. Sanan haidar ya tashi domin tafiya har bakin qofa zahra ta raka shi sukayi sallama cikin mutumci kamar basu suke fad'aca fad'acan nan ba. Rufo qofar zahra tai sanan ta dawo ciki, direct kicin zahra ta nufa ta, tana shiga ba 6ata lokaci ta fara gyarawa. Zaha sai data gyara kicin d'in staff, ta wanke kayan data 6ata. Sanan ta futo babban falon ta share ko ina tai mopping, bayan zahra ta gama gyara qasan sama ta hau ta fara gyarawa shima ta gyara duk bedrooms din saman amma banda guda d'aya wanda mashkhur yake ciki, zahra bama tayi gigin shiga ba. Dan tafiso mashkhur ya neme ta da kan sa in ya saukko. Haka zahra ta gyare gidan staff duk da kuwa yana da d'an girma ba laifi. Farfajiyar gidan ce zahra bata sharewa sai dai mai gadi, shi sai sharew ya bawa flower d'in gidan ruwa ya gyara garden, zahra iyaka kacinta ciki kawai take gayarawa shima ba kullum take gyarawa ba. Sai ta d'au 3 days bata share wasu gurin a gidan ba sabida ba masu 6atawa iya kacinta bedrooms d'in da suke kwanciya da toilet d'in ta dana mashkhur sai kicin, shi zahra take iya gyarawa kullum. Zahra ta gwammace tai aikin gidan ta da kan ta akan a d'auko mata mai aiki ko da wasa bata son mai aiki, sabida yarda take jin masu aiki suna kwacewa mata mazaje, su aure su. Duk da tasan ba da wuya mashkhur yayi mata hakan amma zahra bazata ta6a amincewa da a kawo mata mai aiki ba, shima mashkhur d'in ma tasan baze so ba. Zahra tana daga kicin taji mashkhur ya fita sallah azahar. Hakan ne yasa ta futi da sauri ta nufi bedroom dan d'aukar abdul. Lokacin da zahra taje abdul bacci yake dan haka barin shi tai kawai ta futo ta cigaba da girkin ta. To sai wajan qarfe uku zahra ta gama komai da komai har gorki ta gama. Tana gamawa bedroom d'inta ta nufa cike da gajiya ta wuce toilet domin wanka. Bayan zahra ta futo zama tai ta fara shiryawa. Ba wasu kaya mai nauyi tasa ba sabida itama ta gaji da sa manya kaya, a ganin yau ta dawo gida dan haka dole ta sarara ta wuta tasa abinda ranta yake so. Zahra part kawai ta iya sawa, sanan tasa wata shagalalliyar riga wanda bata da mara da babu shara-shara ce sosai. Daga haka ta zura hijab d'in ta dan gabatar da sallah la'asar. Mashkhur bayan ya dawo daga masallaci sallah la'asar ya lura zahra bata da niyar zuwa d'aukar abdul dan haka miqewa yayi ya d'auki abdul zuciya a harziqe ya nufi bedroom dan da take. Zahra time d'in har ta idar da sallah ta cire hijab d'inta ta bada baya tana ninke dadduma. Zahra ci tai an bud'e qofar an shigo mashkhur ko sallama a ciki-ciki yayi yarda zahra bazata jiba. Mashkhur yana shigowa idan sa sauka a bayan zahra. Rintse ido mashkhur yayi ya bud'e ganin bonbons d'in zahra masha allah ya sake girma gashi ana ganin sa qarara dan har pant din ta mashkhur yana iya gani.................... Mu had'e a next page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *page 149* Rintse ido mashkhur yayi ya bud'e ganin bonbons d'in zahra masha allah ya sake girma gashi ana ganin sa qarara dan har pant din ta mashkhur yafita ya gani.................... Da kyar mashkhur ya iya d'auke idan sa daga bonbon d'in zahra da suka rikita mai lissafi lokaci guda. Qarasawa kan bed yayi ya ajiye mata abdul sanan ya kama hanyar fita, dan mashkhur ya d'au alwashin sai zahra ta gane kuskuran ta sabida ta 6ata mai nesa ba kusa ba. Zahra ganin mashkhur ya juya zai fita ba tare daya ce mata komai ba hakan ne yasa tabi bayan sa da sauri duk da tana d'an jin tsoro. Mashkhur yana gab da fita zahra ta rugo hanun sa d'aya da hanun ta duka biyu cikin sanyayiyar murya tace yaya mashkhur wai da gaske fushi kake dani?. Shiru mashkhur yayi ba tare da yayi magana ba amma har lokacin bai juyo ya kalli zahra ba. Yaya mashkhur nice fa dan Allah ka jiyo kaji. Wani dogwan tsaki mashkhur yaja tare da sa hanunsa guda ya cire hannayan zahra biyu data riqe shi. A hankula mashkhur ya kwace hanun ta saga ruqan da zahra tai mai, ko kallan ta mashkhur ya kasa yi sabida karma ya fad'a yanayin da zai kasa control d'in kan sa. Daga haka mashkhur ya fuce yabar zahra a tsaye jiki a sanyaye, zahra har zata bi bayan mashkhur taji abdul ya fara alamun kuka dan haka dole ta juya ta koma wajan sa. Rai ba dad'i zahra ta d'auki yaranta ta fara shayar da shi zuciya cike da jimami, bayan zahra ta tabbatar abdul ya qoshi zare jikin ta tai, ta saki rigar ta sanan ta kwantar davshi. Haka zahra tai ta jijjiga abdul a kwance har bacci ya kama shi, bayan baccin sa ya d'an yi nisa miqewa tai ta mayar da shi tsakiyar bed d'in sosai sanan ta fuce. A hankula zahra take tafiya kamar mara gaskiya. Har ta qarasa qofar bedroom d'in da mashkhur yake ciki, haka zahra tasa hannu ta bud'e handel d'in qofar d'akin ta shiga baki d'auke da sallama. Zaune ta samu mashkhur a kan gado daga gani ma be dade da futowa daga wanka ba ko riga babu a jikin sa daga shi sai 3 kwata. Yana zaune ya zubawa laptop ido, a zahiri mashkhur dai kallon laptop yake amma a bad'ini ya tafi duniyar tunani dan bai ma san zahra ta shigo bedroom d'in ba,. A hankula zahra ta qaraso ta zauna kusa da mashkhur gefan dama na hagu kuma laptop d'in shi ce. Hannu zahra tasa ta shafa kakkauran damsten hanun mashkhur. Mashkhur yana jin haka ya dawo daga duniyar tunanin daya tafi, mashkhur ko juyowa bai ba ya ciga ba da kallon laptop d'in, zuciya cike da haushin zahra ga kuma son ta da sha'awar ta da suka addabi rayuwar sa. Cikin sanyayiyar murya zahra tace yaya mashkhur! Shiru mashkhur yayi ba amsa mata ba my hero magana fa nake ma, nan ma mashkhur shiru, kana jina fa yaya mashkhur amma kake min haka. Wani mugun kallo mashkhur ya watsawa zahra ta gefan ido tare da cewa pls kar ki takuramin mana. Zahra jim tai sabida ita iya tinanin ta, mashkhur ya dad'e bai yi fushi da ita haka ba. A hankula zahra ta sauka daga bed d'in tare da tsugunawa qasa ta dafa qafafun mashkhur tace dan ALLAH kayi haquri yaya mashkhur, kasan bazanyi hakan da niya ba, wlh jiyan nan dare ne yayi sosai kuma ammi ce ta hanani dawowa nata kiran kazo ka d'auke ni amma baka d'aga wayar ba wlh ni ko kad'an bani da lefe. Wani kallo mashkhur ya fara bin zahra da shi kamar ba zai magan tuba can yace, wai zahra sabida me bakya d'aukar magana ta da mahimmanci ne, kuma baki damu da damuwa ta ba, da kin damu da halin dana shiga kina dawowa zaki tawo gida. Amma shine kika kwashi qafa kika tafi kika dad'e sabida ma kar na biyo d'aukar ki shine kika bar abdul a gida. Da sauri zahra ta tari nunfashi mashkhur da cewa wlh yaya mashkhur aa kawai dai sabida nai sauri na dawo ne na barshi, ba kaga yarda zuciyata tun jiya ta kasa samun nutsuwa ba sabida nasan bazaka yarda da abinda zan gaya ma ba dole kaga laifi na. Kuma kaga washe gari ina tashi daga bacci na dawo da wuri. Eh kin dawo da wuri mana sabida ma kin rai na min hankali ni zaki cewa kin dawo da wuri qarfe nawa kika zo gidan, mashkhur ya qarasa maganar yana bin zahra da kallon tuwuma. Hmm shikenan yaya mashkhur naji nice mai laifi kuma gashi ai na dirqusa har qasa ina baka haquri. Mashkhur d'auke idan sa yayi daga kyakyawar surar zahra ya kawar gefe. Haba yaya mashkhur wai menene haka, ni kana yi min lefe sau d'aya kake bani haquri na haquri amma kai sai ka gama wahalar dani, zahra ta garasa maganar kamar za tai kuka. Hmmm ni me kika ji nace miki ne, ki tashi kije Allah ya kiyaye gaba. Zahra ta fara gajiya da rashin mutunci mashkhur da sahriya dan haka miqewa tai fuska cike da kwallah zata bar wajan. Zahra tana qoqarin tafiya taji mashkhur ya ruqo hanunta gam, sai a lokacin kwallah da take idan zahra ta samu damar futowa, cikin muryar kuka tace ni ka sakar min hannu na tafi tinda baka yarda dani ba kuma ga dena sona. Jim mashkhur yayi, kafin yasa hannu biyu ya janyo zahra cikin sa, a hankula zahra ta fad'a kan qirjin mashkhur. Har lokacin mashkhur bai saki fuska ba tana nan ba annuri, cikin voice mai kama da rad'a mashkhur yace sannu me idan kuka haka ake rarrashin miji da kuka, kin girma baki san kin girma ba kullum cikin kuka kike. Ni da kika yiwa laifi ma banyi kuka ba sai ke mai lefi?. Cikin rawar murya zahra tace to bana baka haquri kaqi haqura ba, in ban yi kukan ba me zanyi. Zuba mata ido mashkhur yayi tare da cewa kulawa zaki bani. Lumshe ido zahra tai kamar mai bacci, mashkhur sake ruqo zahra yayi tare da cewa bakiji ba?. Naji zahra ta fad'a a taqaice tom maza ki fara, mashkhur ya fad’a yana shafa bayan zahra. Ni bacci nake ji yanzu, wani kallon rainin hankali mashkhur yayiwa zahra tare da cewa! Ki kin isama yau 51 days kikai kullum kina bacci, amma kice min bacci kike ji tom baza ki kwanta ki gani, ai yanzu nagaya miki sai nayi ramuwar kwanakin da ki kai kina bacci. Mashkhur ya qarasa maganar yana zubawa zahra ido kamar wani maye. Taso muje muji abinci to zahra ta fad'i hakan tana shafa qirjin mashkhur. Lumshe ido mashkhur yayi ya bud'e sanan yace ni ba abinci zan ci ba ke zan ci mashkhur ya qarasa maganar yana had'e bakin sa dana zahra waje guda a yunwace. Haka mashkhur yayi ta tsotsa lips d'in zahra da qarfin gaske dan yama kasa control d'in kan sa. Itama zahra biye mai tai dan tunda jikin ta ya ta6a na mashkhur a buqace take kawai d'aurewa take. Bakajin komai a bedroom d'in sai qara mayataccan kisses na zahra da mashkhur. Yana shan bakin zahra yana matse jikin ta ko ta ina misamman ma brest d'in ta. Ga su nan mashkhur Allah kamar ba mai shayarwa ba sunanun a tsaye qam, sun wani sake girma masha allah. Mashkhur da yaga rigar da take jikin zahra bata kai mai saqon da yake buqata hannu biyu yasa ya yageta. Sai kuwa ga santala-santala brest d'in ta sun futo, haka mashkhur ya kai hannu ya ci gaba da latse su da qarfi-qarfi. kamar yarda yake kissing d'in bakin zahra da qarfi yake sha, duk yabi ya shanye yawun baki zahra, itama zahra haka take shan yawan nasa cike da shauqi. Kai abun dai baze fad'i ba mashkhur da zahra sunyi abubuwa kala-kala daga nan suka fara sex d'in su. Hmm mashkhur ya zauce sosai yarda yaji zahra ta sake yi mai dad'e kuma gata a had'e sosai kamar ba wanda ta haiwu ba. Itama zahra ta zauce sosai sabida an jima ba'a had'u ba. Baka jin tashin komai sai iface-iface dad'i da sambatu gaba d'ayan su sun fita daga hayyacin su sun tafi wata duniyar ma'aurata ta daban. Haka su kai ta abu d'aya dan sai da su kai waja sex d'in one hours dan sau uku suna relax. Daga haka suka qanqame junan su suka shige cikin blanket bacci mai nauyi yayi awan gaba da su, cikin nutsuwa da kwanciyar hankali. 8:30 pm. Tofa zahra da mashkhur bacci yayi dad'i sai da akai kiran sallah magriba da isha'i duk basu san anyi ba, dan kwakwalan su duk su tafi wuto sosai har akai kiraye-kirayen sallah basu san ni ba suna duniyar bacci. Zahra ce ta fara farkawa, a hankula ta bud'e idanuwan ta da kyar ta zuba akan mashkhur, da yake sauke nunfashi a hankula. Sam zahra bata son lokaci yaja haka ba sabida haske bedroom d'in tarr kamar da rana, da yake yau basu samu damar kashe globes ba sun kunna light. Zahra lashe le6an ta tai a hankula wanda ya d'an kunbura yayi ja sabida kisses d'in da tasha wajan mashkhur. Qafa zahra tasa ta fara sosawa mashkhur tasa qafar da faracan ta qafafuwan, ta cikin blanket d'in. Sai da mashkhur ya saki ajiyar zuciya sannan ya bud'e ido a hankula. Suna had'a ido da zahra suka sakarwa juna murmushi mai cike da fassarori. Hannu zahra tasa ta saqalo wuyan mashkhur tare da lumshe ido, ta bud'e sanan a hankula tace ina fatan dai ka dena fushi dani tinda na baka abinda kake so koh?. Cikin muryar qasa-qasa mashkhur yace hmmm amma ai ni ban qoshi ba sai kin qarami ya qarasa maganar yana shafa kumatun zahra. Turo baki zahra tai tare da cewa aa naqi na qarama d'in. matso da fuska sa kan ta zahra mashkhur yayi sanan yayi kiss d'in kumatun ta tare da cewa rowa ko?. Ee naji nayi rowar, hmmm ni na ta6ajin mutum da kayan sa amma an hana shi, gashi nan kuwa yau za'a fara zahra ta qarasa magana tana cizo kunan shi a hannukula. Shima mashkhur cizon nata yayi sanan yayi mata rad'a, wani murmushi zahra ta saki tare da cewa hmmm my husband ina qaunar ka da yawa fa. Hmmm nima ina qaunar ki babyna, tashi muje muyi wanka kar magriba tayi cewar zahra. Aa nifa baqi sai mun qara kona 20 minutes ne. Aa ka bari muyi sallah kar lokacin sallah yayi, zahra da mashkhur a tare suka wai ga suka kallon a gogon bedroom d'in. Da sauri mashkhur ya miqe zauna kamar ba shi ne mai jin kasalar nan ba. Har suna had'a baki shida zahra wajan cewa subhanallahi, a lokacin qarfe 08:40. Kallon mashkhur zahra tai tare da cewa yaya mashkhur garin yaya hakan ta faru?. Murmushi mashkhur yayi mata cikin kwaikwayan muryar ta yace garin dad'in ki mana, zahra fulon kusa da ita ta d'auka ta bige mashkhur da shi sanan tace tashi muje toilet. Aa ki bari nayi wanka na ni d'aya kar kisa mu qara wani laifi mu kai har goma bamuyi sallah dan yanzu teddy na shida dake wanka bazan iya kai zuciya ta nesa ba. Tom shikenan ka hanzarta zahra ta garasa maganar tana rufe qirjin ta da taga mashkhur yana qoqarin kai ido. Da kyar mashkhur ya iya miqewa ya shige toilet. Yana shiga zahra ta miqe ta d'aura towel sanan ta canza bed sheets d'in kan bed d'in. Mashkhur bai fi 10 minutes ba ya futo daga wanka yana futowa zahra itama ta shiga a hazarce tai wanka bayan ta gama futowa ta sa kaya marasa nauyi a hanzarce sann ta shinfid'a daddumar ta zura hijab ta fara gabatar da sallah ta kamar yarda shima mashkhur yake gabatar da tasa a gefe.............. ADALILINTA💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 DOUBLE PAGE...... Mashkhur yana idar da sallah bayan ya gama addu'o'i miqewa yayi ya canza jallabiyar jikin sa zuwa 3 kwata da t shirt sanan ya zauna a gefan gado yana kallon zahra kamar ya cinye ta. Zahra bayan ta idar da sallah ta miqewa tai ta cire hijab d'in ta ta nufi bakin merro ta tsaya tana qarewa le6anta kallo wanda yake mata d'an zafi-zafi. Mashkhur miqewa yayi ya nufo inda zahra take. yana qarasawa ya ruqo ugunta da cikinta ta baya ya matso sosai dan har joystick d'in shi tana shafar bonbon d'in zahra. Cikin muryar shagwa6a zahra tace ji fa yarda kasa baki na ya kunbura. Mashkhur kallon zahra yake ta mudubin sosai, tare da cewa garin yaya teddy na. Hararar mashkhur zahra tai sanan tace garin maitar shan bakin ka mana. Hmm wai har kura ce zata cewa kare maye yanzu teddy tsakanin ki da Allah dani da ke waye mayan kisses?. Harar shi zahra tai ta merro sanan tace kai! Tom naji kiyi haquri my lovely wife bazan qara ba wanan ma kuskure ne. Murmushi zahra tai sanan tace hmmm nima nasan baza kai min haka kana sana ba kawai wasa nake maka. Ruqota mashkhur ya sake yi gam ta baya sanan yace wlh teddy kin qarami dad'i sosai meye siririn ne. Nan da nan zahra ta had'e rai sanan tace hmmm yaya mashkhur kenan ka futo a mutum ba sai kace dad'i na ya ragu ba, nima kai na nasan hakan tinda haiwuwa nai. Ah haba teddy wlh kin san bazan fad'i abinda ba haka ba. Hmm yaya mashkhur kenan zahra ta qara maganar jiki a sanyaye. Kai teddy ki yarda dani wallahi tallahi da gaske nake har zuciya ta nake fad'a miki wanan maganar, ba wasa ba. A hankula zahra ta sauke ajiyar zuciya sabida yarda taga fuskar mashkhur ta yarda da mashkhur, kuma tasan mashkhur bai fiye rantsuwa ba ko akan gaskiya ne baya yawan rantsuwa. Tom naji dad'i hakan zahra ta fad'a tana fad'ad'a fuskarta da fara'a. Yauwa matata ko kefa to amma garin yaya hakan ta faru baki gayamin ba? Girgiza kai zahra tai tare da cewa nima ban sani ba kawai ka cika ni. Naqi d'in sai kin gayamin ko kuma ki qara bani kyana dad'in ki, zahra tana qoqarin magana suka farajin kukan abdul, da yake bedroom d'in da suka baro abdul a ciki yana kusa da wanda suke ciki. Da sauri zahra ta zare kanta daga jikin mashkhur dan ita gaba d'aya ta manta da wata halintta abdul, kamar yarda mashkhur ya sha'afa da hakan. Ni kuwa amina bayero nace Ee lallai zahra da mashkhur duniya tai muku dad'in. A hanzarce zahra ta kama hanyar fita mashkhur yana fiye da ita. Suna qarasawa tare suka shiga bedroom d'in suna 'yar rige-rigen d'aukar abdul. Mashkhur ne ya nasarar d'aukar shi sanan ya fara jijjiga shi, zahra tana qoqarin kar6ar sa amma ya hanata wai shi rarrashin sa yake. Zama zahra tai tare da zuba musu ido tana kallon ikwan ALLAH. Bayan mashkhur ya jijjiga abdul yayi shiru dawowa yayi kusa da zahra ya zauna. Sanan ya miqa mata shi tare da cewa! Gashi, murmushi zahra tai tare da cewa ka qarasa ladan ka mana ka ba shi nono ko. Mashkhur to yace yana qoqarin bud'e ma6allin rigar zahra. Ture hanun sa zahra tai tare da cewa ai ba nawa nace ka bashi ba naka nake nufi. Wani dogwan tsaki mashkhur ya saki tare da cewa to ni ina na gan shi. Wata muguwar dariya ce ta kwacewa zahra bayan ta tayi mai isarta hannu tasa akan qirjin mashkhur tare da shafawa tana neman nipple's d'in shi bayan ta nemo tace to ba ga shi ba. Wani kallo mashkhur ya watsa mata tare da cewa ki kiyaye ni zahra baza ki qar6e shi ki ba shi ba. Dariya zahra ta sake yi sanan ta kar6i abdul cikin nishad'i. A hankula zahra ta fara bud'e ma6allan riqarta da kyawawan ya tsunta. Mashkhur cewa yayi wai mene haka bazaki yi da sauri ba ni kawo na bud'e miki. Hararar shi zahra tai sanan tace tom sai ka bamu waje koh? Hmmmm zahra kin mayar dani abin wasan ki koh?. Ee to ai dama can abun wasan na d'auke ka. Kumatun ta mashkhur yaja da d'an qarfi sanan yace zanyi maganin ki. Siririn iwu zahra tai tare da cewa wayyo zai fasa min kumatu. Ai gwara na fasa ki wuta tinda bakya ji maza ki bashi, haka zahra ta qarasa bud'e ma6allin rigar sanan ta fara bawa abdul cikin kulawa zuciya cike da qaunar mijin ta mashkhur. Mashkhur kuwa zuba masu ido yayi yana kallon su cikin birgewa da soyayah su da qauna. Hmm dan ALLAH a dena kallan mu haka kar kasa mu k'ware. Naqi d'in wai ke baki yarda ba kina jin kunya ko to in banda abinki wana dare ne jemage bai gani ba, ai komai nasa ni na jikin ki gwara ki dena wahalar da kan ki. Ka sani kuma kake kallo na kamar ya cinye ni. Uhmm ai ni mayyanki ne kuma bana gajiya da ganin ki shi yasa, tom ka cinye ni mana ka wuta. Aa in na cinye ki kuma nayi rayuwa dawa mashkhur ya qarasa maganar yana yiwa kumatun zahra kiss. Kayi rayuwa da abdul mana, ke zahra sakuwa ce, abdul d'a nane ke kuma mata tace mahad'in rayuwa ta abdul kuma ba mahad'in rayuwata bane jinin jiki nane, nifa in ba ke rayuwa ta bazatai lasting ba. Murmushi zahra tai tare da cewa nima haka ae wlh yaya mashkhur ina qaunarka sosai, hmmm nima ina qaunar matata uwar yarana goma, dariya zahra tai tare da cewa ko biyar bazaka samu ba, mace kawai zan sake haifa itama sai na wuta sosai. To haka zahra da mashkhur suka cigaba da shan soyayyah su har sai da ta gama bawa abdul nono ya sha ya qoshi. Daga haka suka miqe mashkhur riqe da abdul suka sauka qasa domin cin abinci. Haka dai ma wajan cin abinci duk rabi fad'an su na soyayyah suke da bawa junan su kulawa. Bayan sun gama cin abinci sama suka hau suka sa abdul a tsakiya. Mashkhur yana son qara sex da zahra amma zahra taqi tace ita sai gobe ta gaji dole haka suka haqura bacci mai dad'i yayi awan gaba da su. Washe gari...... Bayan sunyi sallah asuba sun koma bacci misalin qarfe 7 zahra ta tashi domin d'ora abinci sabida tasan mashkhur yau yana da aiki. A hankula ta tashi ta sauka daga kan bed, ta fara saka takalman ta, zahra tana fara tafiya taji an ruqo hanun ta tabbas tasan mashkhur ne dan haka juyowa tare da cewa good morning dear. Good morning too dear where are you going?. Kicin zahra ta fad'a a taqaice mai zakiyi a kicin da safiya dear bana son ki ringa wahalar da kan ki sosai bari nazo na tayaki mashkhur ya qarasa maganar yana tashi daga kwanciyar da yayi. Kallon sa zahra tai sanan tace girki mana zanyi ma sabida nasan zaka fita office. Hmm waya gaya miki nifa na d'auki wuton one week sai nayi ramu zan koma haba ai nayi haquri da rashin ki wife. Murmushi zahra tai sanan tace to shikenan sai mu zauna mita ramuwa aiki ya same mu. Aiki ko dad'i, dad'i dai ya same mu, murmushi zahra tai ba tare da tace komai ba, miqewa mashkhur yayi ya ruqo hanun zahra tare da cewa tawo muje toilet muyi wanka da brush. Bayan mashkhur da zahra sun futo daga wanka, ko kaya basu saba yaja hanun zahra zuwa wani bedroom d'in sabida karsu tashi abdul daga bacci. Ba 6ata lokaci suka fara bawa junan su haqqi cikin kulawa da soyayyah, sukayi sex d'in su mai dad'i, bayan sun gama suka koma bacci. Sai wajan qarfe 11 zahra da mashkhur suka tashi daga bacci sanan sukai wanka. Bayan sun sa kaya kicin suka shiga su kai girki a tare sanan sukazo suka ci a tare. Bayan sun gama ci sama suka koma sukayiwa abdul wanka tare sanan zahra ta shayar da shi cikin kulawa da temakwar mashkhur. To ranar zahra da mashkhur wuni su kai suna shan soyayyah kamar saban aure, sam abdul baya takura musu da yake shi mai haquri ne kamar zahra ko kuka baya yi in ba yunwa yake ji ba. Ana kiran sallah azahar mashkhur ya fita domin sallah itama zahra tayi tata a gida bayan ta idar ta zauna zaman jiran mashkhur, tana tinnin har qarfe 04:30pm bai dawo daha masallacin ba. Zahra tana cikin wanan tinanin taji wayarta ta fara ringing, ilham ce take kira. Murmushi zahra tai sanan ta d'aga baki d'auke da sallama. Bayan sun gama gaisawa ilham cewa tai hmm lallai zahra an koma gida miji shine kika ya dani ko waya babu, to nace in bari na kira ki. Dariya zahra tai sanan tace hmm ke dai bari ilham kimin uzuri kullum ina maqale da mijina muna shan soyayyah ina zaki ganni. Dariya ilham tai sanan tace hmmm lallai kice ahi yasa bana ganin ki ko a online. Inafa zaki ganni ilham muna tare da mijina muna cin saban amarci yanzuma fita yayi masallaci da bazaki same ni bama a wayar ko kin kirani bazan ji ba. Kai zahra ai shiga uku dama ance irin ku shiru-shiru ke da yaya mashkhur in kuka tashi soyayah kunfi masu maga, wlh fad'i ki qara. Haka zahra da Ilham suka d'an sha hira sanan su kai sallama. Suna sallama zahra ta kira nana, bayan nana ta d'aga sun gaisa, zahra tai ta tsokanar ta irin ta amare. Nana kuwa sai complain take kawowa zahra, zahra tana bata haquri tana cewa a haka zata saba. Bayan zahra sunyi sallama da nana ba jimawa mashkhur yazo, tasowa zahra tai tare da cewa sannu ka da dawowa husband. Yauwa dear but I want to supers you, murmushi zahra tai sanan tace ok, are you ready my wife, gyad'a kai zahra tai tare da cewa! Yes my husband im ready. Murmushi mashkhur yayi sanan yace ok lest go. Daga haka mashkhur ya kama hanun zahra suka sauka qasa. Bayan sun sauka zahra gani tai sun kama hanyar fita daga falo zuwa farfajiyar gidan. Amma zahra bata ce komai ba suka ci gaba da tafiya. Bayan sun fita tun daga qofar fita daga babban falon mashkhur ya rufewa zahra fuska da hanun sa a hankula suka cigaba da tafiya. Sun d'aya tafiya kad'an sanan suka tsaya mashkhur ya bud'ewa zahra ido a hankula. Zahra sakin baki tai gani wata rantsatsiyar lafiyayyiyar baqar mota zubin marcedes a gabanta. Motar sai shining take sabuwa ce qall sabida har da ledoji. Murmushi zahra tai sanan tace hmm congratulations yaya mashkhur motar tayi kyau sosai wlh kace sabuwar mota kayi kai gaskiya na tayaka farin ciki. Congratulations for you my wife cause this car is you on. Zahra wani iwun farin ciki tasa tare da cewa you really. Yes teddy im really mashkhur ya qarasa maganar yana miqawa zahra saban mukullun motar. Hannu na rawa zahra ta qar6i key d'in motar sanan ta rungume mashkhur sosai tama rasa mai zata ce, shima mashkhur rungume zahra yayi da hannu biyu. Ai zahra kawai sai ji tai kukan farin ciki ya kwace mata. Bibbiga bayan zahra mashkhur yayi alamun rarrashi, haka yay ta rarrashin zahra har ta samu ta dena kuka. Yaya mashkhur nama rasa da bakin da zan maka godiya zahra ta qarasa maganar tana sakin mashkhur daga hugging. No my teddy bana buqatar godiyar ki, ya kamata na had'a miki da ni zan had'a miki da godiya bayan gift d'in mota. Na baki gift d'in motar ne sabida kin haifa bin abdul gift d'in born na baki kuma ina mai gode miki zahra ta duk abinda kike so a duniyar nan ki gayamin zan miki shi in dai zai saki farin ciki. Kuma duk abinda na mallaka naki ne bai cancanta kina kuka ba hakan qaramin gift d'in nan ba, na dad'e dayi miki orders motar nan tun kafin ki haifi abdul. Sabida nayi miki born gift da ita amma kinga bata qaraso ba sai yanzu. Zahra ina sonki ina qaunar ki ina begen ki kuma bazan ta6a manta halaccin da ki kai min a rayuwa ba, lokacin da bana son ki kuma nake cikin wani halin da ba ko wace mace ce zata aure ni ba amma kika yiwa su dady biyayyah, kika aure ni kaka jure duk abinda nai maki wanda bai dace. Kuma duk da hakan baki dena yimin addu'a ba, kin shiga matasala sosai ta dalilina zahra a rayuwar ki. Ni kuma ADALILINKI rayuwa ta canza I love you zahra bazan ta6a rabuwa dake ba duk abinda zakiyi min a rayuwa komai mununsa zan iya zama dake a duk halin da kika shiga. Mashkhur yana qarasa fad'i hakan zahra ta fad'a jikin sa a karo na biyu cikin kuka tace nima yaya mashkhur ina qaunar ba bazan ta6a rubuwa da kai ba har a bada. Mu had'e a next page wanda shi nake sa ran ya zama last in sha ALLAH. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 *Page 150* Typing........ Mashkhur yana qarasa fad'i hakan zahra ta fad'a jikin sa a karo na biyu cikin kuka tace nima yaya mashkhur ina qaunar ba bazan ta6a rubuwa da kai ba har a bada. Qara rungume zahra mashkhur shima yayi cikin kalamai masu tausasa zuciya yake rarrashin ta, daga qarshe dai yaja hanun ta suka shiga ciki haka mashkhur yayi ta rarrashin zahra harta dena kuka. Ranar zahra ko bacci bata iya ba sabida tsabar farin ciki duk juyawar da tai sai ta hango motarta haka ita kad'ai tai ta sakin murmushi kamar ta6a6iya. Washe gari zahra tayiwa 'yan uwan ta shela ilham yaya abdul nana haidar faruq ammi mama kai duk wani makusan ci zahra ba wanda bata fad'awa ba har videos tai musu ta nuna musu rantsatsiyar motar ta sabida tsabar farin ciki. Tom haka mashkhur da zahra suka cigaba da shan soyayyah su, kamar yarda mashkhur ya fad'a sai da yayi one week bai tifa ko ina ba kullum yana tare da matar sa. Bayan one week d'in daya d'auka ya koma wajan aiki zuciya cike da qaunar matarsa da babyn sa. Tom yau zahra tayi kwana goma sha biyu da komawa gidan mashkhur,. Misalin qarfe 3 na rana mashkhur da zahra suna kwance akan bed sun qanqame juna suna bacci kamar yarda suka saba bayan sex. Mashkhur yana bud'e ido ya fara sosa qafar zahra da farcan qafarsa ta cikin blanket, kamar yarda sukewa junansu in zasu tashi daga bacci. A hankula zahra ta bud'e ido, tana bud'e idon ta taga mashkhur ya lumshe ido kamar dai ba shi yake mata hakan ba. Wuyansa zahra ta shafa tare da had'e fuskar su waje guda tana sauke dogwan nunfashi. Mashkhur yana bud'e ido suka sakarwa junan su murmushi lokaci guda. Sun jima a hakan kafin zahra tace tashi mi wanka, haka suka wuce toilet hannu riqe da juna domin wanka. Sun d'an jima kad'an kafin su fito d'aura da towel hanun su riqe dana juna. Bayan sun sa kaya marasa nauyi mashkhur zama yayi a gefan bed zahra kuma ta qarasa kan qaramar drowar domin cire wayarta daga caji. Tana qarasawa taga kamar wayar mashkhur ana kira kuma adede time d'in kiran ya tsinke. Zahra kallo screen d'in wayar tai taga ammi 2 miss call dady 2 miss call. Zahra d'auko wayoyin tai daga tata har ta mashkhur d'in tare da cewa hmmm dady 2 miss call ammi 3 yaya mashkhur wana lefi kai haka. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa ni ai na girma da lefi se de ke. Zahra miqa mai wayar tai sanan ta kunna tata. Kiran ammi 2 na yaya abdul 2, kai Allah yasa lafiya nima kaga ammi da yaya abdul sun kirani har sau biyu, zahra ta qarasa maganar tana zama kusa da yaya mashkhur. Jim mashkhur yayi can yace to ALLAH yasa lafiya bari na kira naji, zahra jim tai gabanta yana fad'uwa. Mashkhur yana bigawa ammi bigu uku ta d'auka. Bayan mashkhur sun gama sallama da gaisawa da ammi, jim yayi dan sauraran ta. Zahra ji tai mashkhur yace masha ALLAH yaushe? Bayan yayi jim yace me aka samu? Okya wana hospital d'i? Tom shikenan zan gaya mata. Bayan mashkhur ya katse wayar kallon zahra yayi da tuni ta fara fad'ad'a fuskarta da murmushi. Tsira mata ido mashkhur yayi yace daga waya sai murmushi baki san mai aka cemin ba. Hmmm ai nasan haiwuwa akai to wacece ta haiwu ilham ko ruma?. Murmushi mashkhur yayi tare da cewa sai dai ki canka da kan ki, jim zahra tai sanan tace ruma koh? Dan zahra tasan basu wani jima da waya da ilham ba kuma ruma ce take cewa tun safe bata jin dad'i Girgiza kai mashkhur yayi sanan yace aa ilham ce, wani iwu farin ciki zahra tai tare da cewa alhamdulilah fatan tana lafiya koh? Gyad'a kai mashkhur yayi alamun ee. To mai ta haifa kai ko ni, murmushi mashkhur yayi tare da nuna kan sa da d'an yatsa,. Ah masha Allah namiji ta haifa kenan to yaya mashkhur maza mu shirya muje. Hararar zahra mashkhur yayi tare da cewa ba nace miki bazaki sake fita ba sai kinyi shekara. Zaro ido zahra tai sanan tace kai wlh aa ilham ce fa, ee naji zan je na wakilce ki. Turo baki zahra tai sanan tace bana san wakilcin ka da kai na zani in ba haka ba yau kwana zanyi ina kuka. Tinda baki da imani ba ki wahalarmin da kan ki koh?, ee ai gwara wai sabida me ma zakace bazani ba. Ee sabida ke yanzu in kinje waje kwana kike bakya dawowa ki manta da mijinki. Ah haba a hospital d'in zan kwana, aa ai sai kice zaki tafi gida. Wlh yaya mashkhur bazan je ba ni ko minutes biyar ka kai ni zanyi wlh. Tom naji tashi ki shirya muje kima kwana in na kai ki bazan hanaki ba, ai zakice zaki suna koh?. Tab yanzu sai na tsaya ka hanani zuwa suna zahra ta fad'a a ciki-ciki. Me kikace mashkhur ya fad’a yana zuba mata albarkacin idanuwan sa. Miqewa zahra tai tare da cewa aa ni ba abinda nace. Ba 6ata lokaci zahra ta shirya tsaf, sanan ta canzawa abdul kaya. Shima mashkhur banyan ya shirya ba 6ata lokaci suka kama hanyar hospital suna tafe suna hira, yana sake koyawa zahra driven dama tun kafin zahra ta haifi abdul mashkhur yake koya mata driving. Kuma a halin yanzu zahra ta iya tana jira abdul ya cika 3 months ne sanan sai ta fara driving. Amma zahra tana d'an tuqa ta mashkhur wata in sun fita tare amma ba wani tafiya mai tsayi ba. Tom haka zahra da mashkhur suka qarasa hospital zuciyar zahra cike da zumud'i. Kashe motar mashkhur yayi sanan ya juyo ya kalli zahra, na gaya miki de na sake mai-mai ta miki ba kwana zanzo na d'auke ki qarfe shida. Girgiza kai zahra tai tare da cewa gaskiya ka bari sai 8 kaji, wani kallo mashkhur ya watsa mata tare da cewa au tin daga nan zaki fara, in kikayi wasa zan mayar dake inda na d'auko ko yanzu. Tom shikenan ALLAH ya baka haquri naji duk sanda kake so kazo ka d'auke ni. Hannu mashkhur yasa ya d'auki abdul dake cinyar zahra sannan yace muje. Haka zahra da mashkhur suka jera zuwa ciki. Kana ganin su dole sai sun birge ka sabida sunyi mugun dacewa. A nitse suke tafiya kuma a tare suke d'aga qafa su sauke kamar wani had'in baki. Bayan su shiga sun tarar da mutan gidan da dama a hospital d'in, a lokacin ma ilham tana bacci, dan haka bayan mashkhur ya d'auki baby yayi mai addu'a sallama yayiwa zahra ya tafi. Masha Allah babyn ilham shima kyakyawa ne dan suna d'an kama ma da abdul d'in zahra. Shima fari ne tass masha Allah, kama yake da uwar shi ilham zam. Tom bayan ilham ta tashi daga bacci sun sha hira sosai da zahra kamar dai ba itace ta haiwuwa dan ilham tafi zahra d'auriya da jarumta. Kamar yarda zahra tacewa mashkhur sai wajan qarfe 8 dan har sai da tai sallah isha'i ma sanan mashkhur yazo d'aukar ta. Haka zahra ta rabu da ilham kamar kar a rabu da alqawarin zuwa gobe zata dawo. Haka mashkhur suka koma gida shi da zahra da baby abdul, suna tafe suna hira har suka qarasa. Bayan sun qarasa zahra tai wa abdul wanka, sanan itama da mashkhur su kai wanka,. bayan sunci abinci suka kwanta. Bayan sun kwanta aka sakeyi musu waya, domin sanar da su itama ruma ta haiwu a daran ta haifi d'iya mace. Zahra ta sake jin farin ciki sosai, cikin wanda take ciki, tana godewa ALLAH da ya azurta su da d'iya mace, itama zahra taso ilham ta haifa musu mace amma Allah ya bata namiji sai gashi ruma ta haifa musu d'iya mace da soke so. Tom ranar zahra haka ta kwana cikin farin tana ta ALLAH-ALLAH gobe tayi mashkhur ya kai ta da safe tun kafin ma ya tafi office. Mashkhur da kyar ya iya tashi sallah asuba sabida mutuwar jiki da ciwan kai sama-sama yana dawowa ya koma bacci. Ko da zahra ta tashe shi da safe haka yace shi ba zai iya fita office ba yau ba shi da lafiya amma in rana tai sanyi zai kai zahra taga babyn ruma. Tom har wajan azahar mashkhur bai dena ciwan nan ba, zahra ta damu sosai itace kawo wanan kawo wanan, amma mashkhur ya kasa cin koma. Sai wajan qarfe 3 sanan ya yarda ya sha tea da cake shima sai da zahra ta fara yi mai kuka tukunna yaci kad'an ya sha magani, haka zahra ta maqale shi suka kwanta tare. Wajan bayan magriba mashkhur ba lefe yaji gwarin jikin sa dan har sun samu sunci abinci tare da zahra. Da yake itama kasa cin abinci tai sabida rashin jin dad'i mashkhur. Bayan sunci sun d'an yi hira sama-sama duk da kuwa mashkhur baya son magana sabida kawai yaga hankalin zahra ya d'an kanta. Ranar dai zahra da mashkhur basu je ganin babyn ruma ba kamar yarda suka so. Washe gari. Mashkhur ya samu sauqi sosai, dan bayan sunyi salla asuba ma, duk yabi ya takurawa zahra. Dole zahra ta biye mai yayi abinda yake so sanan wani saban bacci ya d'auke su. Wajan qarfe 7 suka farka, bayan sun farka a hanzarce suka shiga su kai wanka. Sanan zahra tayiwa abdul wanka shima ta shirya shi ta ba shi nono ya sha. Bayan ya sha breakfast su kai ita da mashkhur a hanzarce. Ba wani abinci kirki bane dan zahra ta tsaya d'ora abinci zata 6atawa mashkhur time. Da cake da tea su kai breakfast d'in, shima suna sha mashkhur yana ta tsokanar zahra cikin sigar soyayyah murmushi zahra kawai take a zuciyar ta tana hmmm ka samu sauqi dole ka takuramin ai amma ni bazan biye maka ba mu koma gidan d'azu. dan tasan ba qaramin akin mashkhur bane tana biye mai zasu sake wani sex d'in kuma suzo su kasa fita, tinda yanzu zahra taga alama mashkhur baya gajiya da hakan. Bayan sun gama breakfast d'in zahra sama ta koma ta d'auko abdul da hand bag d'in ta bayan ta d'auko ba 6ata time suka fita. Suna tafe mashkhur yana sake yankawa zahra horning akan karta sake tace zata kwana. Da yake tun daran jiya aka sallamo ruma da ilham d'in daga hospital suna gida. Bayan mashkhur ya sauke zahra a gida ko ciki bai shiga ba ya tafi sabida sauri yake. Hannu riqe da abdul zahra ta kwad'a sallama babban falon ammi. Hjy kaka da ammi ta gani zaune sun hira, bayan sun amsa fuska sake hjy kaka tace ah wa nake gani kamar 'yar gaban goshi da safiyar nan. Murmushi zahra tai tare da cewa au kama ma kike gani hjy kaka to nice, zahra ta qarasa maganar tana qarasawa. Lallai to sannu ki da zuwa shi ina yake ko yana daga waje ne?. Aa ya tafi office sauri yake sai anjima in ya dawo. Allah sarki Allah ya dawo da shi lpy bani jikan suruka ta na d'auka. Murmushi zahra tai sanan ta miqawa hjy kaka tana sauke nunfashi kamar wanda ta d'auko tilin kaya. Ammi ina kwana zahra ta qarasa maganar tana zama a gefan ta. Itama ammi fuska a sake tace lafiya qalau zahra sannu da qoqari kalar wanan nishi haka kamar kin d'auko kayan wanki. Dariya zahra tai tare da cewa ai kin san tafiyar ce da d'an tsayi kuma abdul yanzu yayi nauyi. Kai zahra da lalaci dande abdul ina yayi wani nauyi da zai gajiyar da ke haka. Hmmm ammi kenan bazaki gane ba kinga hannunna ma duk ya qage. To ai da kin sani koya shi ki kai. Ni ai ban iya goyo shi ni kad'ai ba ammi. Hmmm gaskiya zahra ya kamata ki iya har yayi 2 month baki iya goyo ba yanzu in bakya goya shi taya zai saba. Ah ina goya shi mana in yaya mashkhur yana nan sai ya d'ora min shi a bayan. Hmmn wanan ga6intar taki zahra Allah ya yaye miki ita kina girma mai makwan wayo sai rashin wayo. Kai ammi kullum sai ki tacewa bani da wayo yanzu in abdul ya girma a gabansa zaki ringa cemin bani da wayo zahra ta qarasa maganar cikin shagwa6a tana kwanciya a jikin ammi. Dariya ammi tai sanan tace sosai ma tinda inna yi miki fad'a bakya gyarawa. Kinga in nai miki a gaban sa kyaji kunya ki gyara, ah kafin nan ma nayi hankali. Hmmm to ALLAH yasa zahra Allah yayi muku albarka ya kawo zuri'a d'ayyi ba yasa ki haifa mana 'yan biyu. Zaro ido zahra tai sanan tace tabbb wlh ammi bazan iya ba daga abdul bazan sake haiwuwa ba bana so. Ah kamarya bakya so ah gaskiya ta gaban goshi kar ki soma cewa haka. Cewar hjy kaka, ammi cafe zance tai da hmmm ai gani takr kamar bazata iyaba hajiya, nima lokacin da na haifo mashkhur sai da nayi irin tinanin ta bazan sake haiwuwa ba. Amma daga qarshe da ban sake haiwuwa da wuri ba bakiga yarda na damu ba, yawanci mata haka suka wanan tinanin bayan sunyi haiwuwar fari wlh. Hmmm shikenan ammi ki kwantar da hankalin ki zan miki takwara tukunna ai biyu sunyi koh. Hmmm zahra kenan tom ALLAH uban giji ya nuna mana lokacin ya qara muku zaman lafiya da farin ciki me d'orewa. Cikin jin kunya zahra tace ameen ammi mu sanan ta miqe tare da cewa bari naje wajan su ilham............... ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤️💜 DOUBLE PAGE.... Tom jeki ki duba ko sun tashi ba lallai ne ma sun farka daga bacci ba. Tom ammi bari naje na duba, zahra ta qarasa maganar tana kama hanyar hawa sama. Zahra tana zuwa murd'a handel d'in room d'in qofar tai ta shiga, kamar yarda ammi ta fad'a suna kwance suna bacci ko wacce da babyn ta a 6angaran ta. Zahra qarasawa tai ta leqa fuska babyn ruma. Masha allah zahra ta furta cikin zuciyar ta, ba laifi babyn itama tana da kyanta dede gwargwado. Idon ta biyu ba bacci take ba a hankula zahra tasa hannu ta d'auke ta sanan ta zauna akan bed. Hmmmm sai yanzu kika zo uwar soyayyah sannu to. Murmushi zahra tai tare da cewa har kin tashi kenan. Eh na tashi shine jiya kince zaki zo nai ta baza idanuwa shiru kake ji ko babyn ruma ya kamata kizo ki ganta. Wlh nayi niyar zuwa yaya mashkhur ne baya jin dad'i shi yasa. Oh Allah sarki ina bacci amma jikina ya bani kinzo ilham ta qarasa maganar tana tashi zaune. Hmmm ilham uwar qarya, to naji karki yarda amna wlh da gaske nake. Hmmm tom na yarda maman baby mai za'a sawa babyn namu cewar zahra. Hmmm nima dai ban san mai za'a sa mai ba sai abinda baban sa yace. Zahra kinga da yaron nan ya fara sacewa kamar shi ta fara futowa sai naga kamar suna kama da abdul qarami fa. Eh nima na gani wlh tun sanda aka haife shi na lura da hakan cewar zahra, uhmm to ya za'ai jini ba wasa ba. Daga haka babyn ilham ya fara kuka wanda kukan sa sai daya tashi ruma daga bacci. Ruma tana ganin zahra ta miqe daga kwance fuska cike da murmushi suka fara gaisawa, zahra tana mata barka. Zahra tayi mamaki ganin yarda ilham take bawa d'an ta nono kamar ba sabuwar haiwuwa ba hankalin ta kwance ko kunya. Zuba mata ido zahra tai sai yanzu take yarda da ake cewa ilham ta fita wayo sosai ita kuma doluwa ce. Zahra kalar wanan kallon kamar baki san ni ba. Hmmm ai gani nan kamar bake ba inye su ilham an zama uwa koh?. Hmmm zahra kenan tinda ke kika zama uwa ai kowa zai zama. Harar ta zahra tai tare da cewa to me kika mayar dani. Uhmm sa'a ta mana na mayar dake, hmmm ke kin san dai ko da minti d'aya mutum ya girme ka ya girme ka bare ma da kwana d'aya ma, ke ko ban giirme ki da kwana d'aya ma ba, ai ilham dole ki bani respect tinda yayan ki nake aure zahra ta qarasa maganar tana mata kallon up and down. Hmmm sannu yaya zahra sai uban son girma amma ba wayo. Hmm kyaji da shi de mara kunya zahra ta fad'a fuska a had'e. Haka de ilham da zahra su kai ta fad'a kamar dai yarda suke wataran in ta motso su. To zahra taji dad'in wunin da tai sosai a gidan ammi sun sha hira da ilham da ruma. Misalin qarfe 5 na yamma zahra da ilham suna zaune a qasa suna cin abinci. Ita kuma ruma tana daga kan gado tana bawa 'yar ta nono da yake ita ba yunwa take ji ba tun abinci rana ya ishe ta. Abdul yana kan cinyar zahra a kwance yana ta sharar bacci abinsa da yake bata wani jima da ba shi nono ba. Tun daga qofar room su zahra suka ji murya ammi tana cewa haba kizo mu shiga ciki mana sai ki ringa wani abu kamar wata baquwa. Suna gama jin haka sukaji an murd'a handel d'in qofar an shiga ammi ce ta fara shigowa sanan baquwar ta biyu bayan ta. Gaban zahra fad'uwa yayi rass saka makwan ganin baquwar. Duk da kamaninta sun canza tayi muni zahra ba zata ta6a manta taba. Da sauri zahra da ilham suka kalli juna cikin mamaki. Ba kowa bace face momy wato halima, maman yaya abdul da ruma. Allah sarki ruma da sauri ta sauke babynta ta gyara rigarta sanan ta taso da sauri ta nufa mahaifiyarta ta ta fad'a jikin ta, tare da fashewa da wani kukan mai ban tausayi. Allah sarki ruma raban da taga mahaifiyar ta tun lokacin da asirin ta ya tuno dady yayi mata saki uku. Gashi yanzu har tayi aure ta haiwu, dan ita ruma tama cire ran zata sa momyn ta a ido. Itama momy fashewa tai da kukan tausayi tare da cewa Allah nagode ma da ka sake nuna min 'yar ta da na dad'e ina son ganin ta. Ammi ce ta fara rarrashin su cikin tausayawa dan itama zuciyarta ta karye bama ita kad'ai ba har zahra da ilham da suke zaune a wajan. Bayan ruma ta saki momy, ammi ce ta kalli su ilham cikin had'e fuska tace ke ilham da zahra baku iya gaisuwa bane kun zauna kamar an sassaqa ku. Ilham ce tace momy ina wuni sannu da zuwa, itama zahra baki na rawa tace momy ina kwana sabida tsabar rud'ewa ma bata son tace ina kwana ba maimakwan tace ina wuni. Momy fuska a sake tace lafiya qalau zahra da ilham fatan na same ku lafiya. Daga haka momy ta samu waje ta zauna a gefe. ammi kuwa tasa ruma ta d'aukow momy yarinyar domin ta ganta. Lokacin da za'ai bikin abdul har kaduna na aika a kai miki invitation amma wai akace ba kowa a gida. Au anyi bikin abdul kenan masha Allah, wlh da yake munyi aure ni da saratu to amma ni yanzu aure na ya mutu, kuma mahaifiyar mu ta rasu saka makwan hatsarin mota shi kuma mahaifin mu bayan sadakar uku zuciyar shi ta buga ya rasu shima. Sabida baqin ciki ga talauci ga kuma gashi jna zama ba aure, bugu da qari ga halin da saratu take ciki a gidan mijin ta. Bayan anyi arb'i d'in iyayan namu shine gidan haya suka zo suka kore ni, to da kyar na samu yanzu nake zama a gidan kawuna shima de zaman ba dad'i kullum cikin 6acin rai da haquri nake. Jiya bayan saratu ta had'u da qawarta. Maqociyarta ta gidan tsowan mijinta, shine take gaya mata maman zahra ta gaya mata ruma da ilham sun haiwuwa. Bayan saratu ta gayamin hakan ne yasa na samu kud'in mota dance da kyar na tawo duk da nasan ba lallai a barni na shigo ba. Momy ta qarasa maganar hawaye suna zubo mata. Ah haba halima za'a barki ki shigo mana ki dena kuka komai yayi zafi maganin sa Allah. Share hawayanta momy tai sanan tace gaskiya ne maryam, ashe abdul shima yayi aure, auran ruma ba ban san anyi ba sai haiwuwa naji. burina kullum abdul ya yafe mu ya cigaba da duba ta a matsayin uwa amma nasan hakan ba zai samu ba dan ko a hanya ya ganni ba lallai ya kalle ni ba. Aa in sha ALLAH komai zai zo qarshe ki kwantar da hankalin ki ai auran abdul ko sati biyu be yiba.. 'Yar saratun ya aura nana, qanwar zahra, itama kuma ruma doctor habib ta aura bayan rukayya ta rasu sai dadyn su ya mayar da baikwan kanta. Momy taji dad'i hakan dan tasan doctor habib mutumin kirkine, kuma yana da rufin asiri sosai, 'yar ta ruma baza ta sha wahala ba. Ammi cewa tai amma kar ki damu kafin ki tafi sai a kai ki gidan abdul ki gani. Cikin tsoro momy tace aa maryam ni de nan d'in ma ya isa na godewa Allah daya sa na shigo banyi tinanin ma za'a barni na shogo ba. Ah kar ki damu halima in sha ALLAH ba abinda zai faru cewa ammi. Tom allah yasa momy ta fad'a zuciya ba dad'i. Bayan momy ta d'auki jikan ta d'an ilham ta d'auka shima tai mai addu'a kamar yarda tai wa jikarta ta. Daga haka abdul da yake kan cinyar zahra ya farka daga bacci ya fara kuka, sai a lokacin momy ta lura da yaron dake hanun zahra sabida ita gaba d'aya a tsorace ta shigo. Ah zahra kice kema kin haiwu kenan. Qaqalo murmushi dole zahra tai, ammi ce ta iya cewa ee ai ta riga su haiwuwa dan yanzu harma anyi wata hud'u zahra kawo mata shi ta gani. Gaban zahra ya fad'i rass da jin maganar ammi amma dole ta miqe da kyar ta qarasa wajan momy ta miqa mata abdul sanan ta dawo in da ta tashi ta zauna jikin ta a sanyaye sabida ita gani take kamar momy zata iya cutar musu da yaro. Ya sunan shi? momy ta fad'a tana kallon yaron, suna abdul ne da shi ammi ta fad'a a taqaice. Ah masha allah, ga shi kuwa suna kama da baban sa ALLAH uaban giji ya raya. Amen ammi ta fad'a fuska a sake. Zahra adede lokacin taji alamun shigowar message wayarta. Da sauri ta bud'e dan tana tunani mashkhur ne. Kamar yarda zahra tai tunani mashkhur ne ya turo mata message da! Na qaraso ki fara shiryawa. Gaban zahra sake fad'uwa yayi rass, amma sai ta turawa mashkhur reply da tom. Har wajan 10 minutes momy bata bawa zahra abdul ba yana hanunta, zahra tana son qar6ar yaron amma tana jin kunya da nauyin haka dan haka dole sai shiru ta zauna. Ba a wani d'auki lokacin ba mashkhur ya murd'a handel d'in qofar baki d'auke da sallama ya shigo. Bayan ya shigo ya gai da ammi, shi sam bai ma kula da momy ba ya qarasa bakin bed ya zauna. Mashkhur baka ga baquwa bane cewar ammi. Mashkhur ko kallan matar bai ba cikin musukilanci yace ina wuni a taqaice. Lafiya qalau mashkhur ashe an samu qaruwa to Allah ya raya. Gaban mashkhur ne ya fad'i rass jin murya mai maganar, mashkhur ko zai manta kamar momy ba zai iya manta muryar ba da sauri mashkhur ya d'agowa ganin da gaske itace ko gizau murya take mai. Ai a hanzarce mashkhur ya miqe tsaye kamar an tsikare shi, ganin tabbas momy ce kuma abin mamaki ga abdul a hanun ta sai lumshe ido yake. Da saurin gaske mashkhur ya qarasa in da momy take zaune, ba 6ata lokaci yasa hannu ya warce abdul da yake hanun momy da qarfin gaske tare da zuba mata wani mugun kallo. Nan da nan jikin momy yayi sanyi ammi tana son yin magana amma ta kasa. Dawowa kan zahra mashkhur yayi ciki fad'a yace. Zahra dama ashe ban san baki da tunani ba ba sai yau wanan matar kika bari ta d'auki abdul ko kin manta wacece ita? So kike ta salmantar mana da shi tinda ita mguwa ce. Zahra tama rasa mai zata ce shiru kawai tai tare da sunkuyar da kai, dallah tashi mu tafi mashkhur ya fad'a yana nufo inda su zahra suke a zuciye. Dole zahra ta fara qoqarin miqewa ta sa hannu ta d'auki mayafin kusa da ita dan bama nata bane. mashkhur yana qarasowa yaja hanun zahra da qarfi gaske suka bar bedroom d'in. Zahra ko jakarta bata samu damar d'auka ba sabida masifar mashkhur, itama wayarta da badan tana hanunta ba sai dai ta barta a nan. Haka mashkhur ya riga jan zahra da sauki ko takalmin babu a qafarta har tuntu6e take, zahra sai cewa take yaya mashkhur yaya mashkhur dan Allah ka cika ni kar na fad'i, amma ina sam mashkhur ya kasa sauraran zahra. Sabida mashkhur ran shi ya 6ace sosai. Mashkhur ba shi ya tasaya ba har sai da suka fita hara bar gidan suka qarasa parking space d'in gidan, inda yayi parking d'in motar sa. Yana zuwa ya bud'e motar, sanan ya bud'e murfin gaba cikin tsawa yacewa zahra ta shiga. Dole zahra ta shiga tana shiga mashkhur ya d'ora mata abdul a cinya ta sanan ya rufo motar da qarfi gaske. Bayan ya rufo dawowa yayi mazaunin drive ya shiga ya zauna shima, sanan ya rufo murfin motar a zuciye. Bazaki riqe shi da kyau ba sai ya fad'i ai dama naga alama ba darajar sa kika sani ba, mashkhur ya fad'a a tsawace. Zahra da tuni ta fara kuka hannu biyu tasa, ta riqe abdul. Wai ita da bataji ta gani ba amma mashkhur ya rufe ta da fad'a. Haka mashkhur ya ja motar a guje suka bar gidan, zuciyar a harziqe kawai dan yaga zahra tana kuka ne amma da ba abinda ze hana ya cigaba da yi mata fad'a. Cikin 'yan minutes kad'an zahra da mashkhur suka koma gida sabida gudun da yayi. Mashkhur yana parking zahra ta bud'e murfin motar ta fuce hannu riqe da abdul. Shima haka mashkhur bayan zahra yabi rai a 6ace. Bayan sun shiga direct sama zahra ta hau tana hawa ta wuce bedroom ta kwantar da abdul sanan ta sulale a qasa ta saki kuka mi cin rai sabida ita ba abinda yake sata kuka sama da fad'an mashkhur. AMMI. Ammi sosai ta ringa bawa momy haquri momy kuwa bataji haushin mashkhur ba bare abinda yayi ya dame ta, sabida tasan komai ya faru ita ta jawa kan ta. Momy miqewa tai da niyar tafiya dakatar da ita ammi tai tace bari tasa haidar ko faruq ya kai ta gida yaya abdul. Hjy kaka fafar taqi yarda haidar ko faruq ya kai momy gidan abdul tace wlh baza a cutar mata da jikoki ba dan haka dole sai driver ne ya d'au ki momy domin ya kai ta gidan yaya abdul. Ko da suka qarasa gidan a dede lokacin abdul ya futo sallah magriba. Ko da yaga momy bai nuna jin dad'i zuwan taba dan ko gidan ma bai bari an shigar da ita ba cewa driver yayi ya mayar da ita inda ya d'auko ta. Bayan abdul ya wuce masallaci a zuciya, driver bigawa ammi yayi ya sanar da ita yarda su kai. Ammi ta nuna rashin jin dad'in hakan dan haka ne yasa ta bigawa abdul. Tayi mai fad'a sosai dan tun da ammi take da abdul bata ta6a yi mai fad'a kamar haka ba, kuma ta ba shi umar ni akan ya gaggata bari momy ta shiga gidan, ba yarda abdul yayi haka ya bigawa mai gadi aka bud'ewa momy qofa suka shiga. Ko da abdul ya dawo a farfajiyar gidan yaga momy sai zaro ido take dan haka dole ya gai da ita fuska babu yabo sanan yayi mata iso zuwa cikin gida. Suna shiga zaune suka tarar da nana tana kallo daga ita dai riga iya guiwa mai siririn hannu. Duk da nana bata san wace abdul ya shigo da ita ba. Hakan bai hanata sakin fuska ba da gaisar da ita cikin mutumci. Abdul kuwa sama ya haye zuciya ba dad'i. Ruwa nana ta kawowa momy da lemo sanan tace mata tana zuwa. Bayan abdul nana tabi dan sanin wace wanan matar. Zaune ta tarar da shi akan bed fuskar shi babu annuri, zama nana tai a kusa da shi tare da cewa yaya abdul wacece ita?. Gauran nunfashi abdul yaja dan har kunyar cewa nana maman sace abdul yake sabida tsabar irin cutar momy. Sake dafa shi nana tai tare da cewa honey magana fa nake ma. Qaqalo murmushi dole abdul yayi sanan yace zan gaya miki babyna amma ba yanzu ba. Nana tana qoqarin magana taji wayarta tana ringing. Miqewa tai daga kusa da abdul ta qarasa inda ta ajiye wayar. Ammi ce take kiran ta, da sauri nana ta d'auka tare da cewa hello ammi ina wuni, bayan sun gama gaisawa. Jim nana tai tana sauraran abinda ammi take gaya mata, bayan ammi ta gama gayawa nana, nana cewa tai tom shikenan ammi in sha ALLAH za'ai yarda kika ce. Daga haka su kai sallama nana ta ajiye wayar. Fuska cike da fara'a nana tace yaya abdul dama momy ce tazo amma kaqi gayamin to ammi de tace ta kwana biyu kafin ta tafi. Shiru abdul yayi bai ce komai ba. Nana fuska a sake ta miqe tare da cewa bari naje kar na barta shiru. Kafin abdul ya kai da magana nana ta fita da tsangalaliyar rigarta kan nan ko d'an kwali babu kamar ba wajan suruka zata ba. Nana tana sauka qasa ta qarasa wajan momy fuska cike da fara'a tace momy kiyi haquri kinji ni shiru ashe kice. Momy murmushi kawai tai ba tare da tace komai ba,. Kafin kace me tini nana ta cikawa momy gaba da abinci kala-kala, fura, tuwo, snacks, lemuka dade saurayin abubuwa. Haka nana tai ta jan momy da hira tana cewa taci abinci. tun momy bata sakin jiki harta fara sakin jikinta. Ba jimawa momy ta saki jikin ta sosai ta fara cin abinci da nana ta kawo mata. Dama ita nana kun san bata da wuyar sabo tana son mutane. Ko da momy taci to qoshi ta gama cewa tai zata tafi nana hana tai, tace mata ai ammi tace karta tafi ta kwana biyu. Kuma nana tacewa momy in yaya abdul ya fita batajin dad'i shiru take zama. Momy bata yarda ba daga farko amma haka nana ta zauna ta ringa yi mata magiya har ta amince da haka. Nana taji dad'in hakan sosai, sai wajan qarfe 10 dare suka gama hirar. Nana tacewa momy tazo su hau sama amma momy tace aa ita qasa ma ya ishe ta. Hakan ne yasa nana ta kai momy bedroom d'in qasa. Momy tana ji dad'in yarda nana take mata sosai da sosai dan bata ta6a tunanin a cikin a halin zahra za suyi mata ko kallon arziki ba. Bayan nana sunyi sallama da momy sama ta wuce wajan mijinta abdul. Tana shiga ta murd'a handel qofar sanan ta shige. A baje taga yaya abdul akan bed ta tafi duniyar tinani. Nana da sauri ta qarasa ta fad'a jikin abdul duk da tana da 'yar qiba amma haka take fad'awa abdul jiki, kuma gashi shi, bashi da qiba kamarta. Adede lokacin abdul ya dawo daga tunanin daya tafi. Wai yaya abdul naga yau ka canza kamar baka farin ciki da zuwan momy. Murmushi dole abdul yayi tare da cewa aa kawai dai yau ne gaba d'aya naji bana jin dad'i. Tom shikenan yaya abdul nana ta qarasa magana tana sakar mai murmushi. Daga haka dai nana da abdul suka tafi duniyar ma'aurata. Mashkhur and zahra. Zahra ta jima a durqu she a wajan nan tana kukan baqin ciki. Mashkhur kuwa toilet ya shiga yayi wanka da ruwan sanyi kamar yarda ya saba in yana 6acin rai. Bayan ya futo zama yayi akan bed sai da zuciyar shi tai sanyi sosai sanan ya miqe ya nufi bedroom d'in zahra. A durqushe ya tarar da ita ta ci kuka ta godewa Allah sai ajiyar zuciya take. Mashkhur bai ji dad'in hakan ba sam sabida shi harga Allah baya son ganin zahra tana kuka. A hankula yake takawa har ya qarasa inda take sanan ya russina qasa dede inda take. Zuba mata ido yayi kamar mai nazari, can ya kira sunan ta cikin sanyayiyar murya. Zahra kuwa ko kallan mashkhur ba tai ba bare ma yasa ran zata d'ago. Dafata mashkhur yayi sanan ya fara magana a hankula! Kiyi haquri ki dena kuka kin san bana son ki ringa zubar da hawayan ki,. Bada son rai na nayi miki fad'a ba duk da nasan bakya son hakan, amma nayi mamaki yarda kika bari waccan matar ta d'auki abdul, kuma bayan kin san muguwa ce bata son ki bata so na, to bakya tunanin zata iya cutar mana da shi. D'agowa zahra tai fuska cike da hawaye tace! Nima bada son raina na bata shi ba, amma tinda tana son d'aukar shi ai bazan hanata ba ko dan darajar yaya abdul, ni yanzu kenan sai ka ringa yi min fad'a akan abinda banyi ba sai kace wata yarinya. Hannu mashkhur yasa ya gogewa zahra hawayan fuskar ta sanan yace tom shikenan. Naji na dena yi miki fad'a tinda bakya so amma pls netx time ki kiyaye irin hakan. Gyad'a kai zahra tai alamun to,. Yauwa teddyna kiyi min murmushi mana mashkhur ya qarasa maganar yana jan kumatun zahra. Noqe qafad'a zahra tai alamun aa, hannu biyu mashkhur yasa yana wasa da kumatun zahra yana cewa kamota nan kamota nan kamar wata baby. Zahra bata san sanda wani kyakyawa murmushi ya kwace mata ba. Yauwa teddyna maman abdul koke fa, d'agowa zahra tai ta hararie mashkhur cikin sigar wasa. Baki mashkhur ya kai yayi mata rad'a, bayan ta gama ji murmushi tai sanan itama ta rad'a mai amsa a kunne. Bayan ta gama ta cize kunan kad'an kamar yarda ta saba. Rungume junan su suka yi zuciyoyin su cike da qaunar juna. Zahra ganin mashkhur yana son wuce gona da iri hakan ne yasa ta ture shi tare da cewa aa. Kallon ta mashkhur yayi sanan yace sabida me dear ki barni mana?. Cikin muryar kuka zahra tace sabida bana sallah magana. Sauke nunfashi mashkhur yayi sanan yace zamu had'u next time. Daga haka mashkhur ya shirya tasf domin ya tafi masallaci bayan ya tafi masallaci kuma daga nan ya wuce gidan ammi dan zuciyar shi ta kasa samun nutsuwa akan abinda ya aika ta yasan ammi tabbas bataji dad'in hakan ba kuma mashkhur sam baya son ya 6atawa ammi rai. Mashkhur yana fita zahra ta d'auki abdul tana mai wasa sabida ya fara kuka. Bayan yayi shiru ta bashi nono, wanka ta shiga tayi sanan ta dawo ta kwanta zuciya cike fall da jimamin abinda mijinta mashkhur yayiwa momy, duk da kuwa tasan ya dace ayiwa me irin halin momy abinda yafi haka ma. Amma sam zahra bataji dad'in hakan ba daga haka dai bacci yayi awan gaba da zahra da abdul. Mashkhur Sai da yayi isha'i sanan ya nufi gidan ammi misalin qarfe 8:30 motarta ta shiga gidan su. Baya yayi parking a hanzarce ya shiga cikin gidan. Mashkhur yana shiga ya wuce 6angaran ammi, bayan ya shiga direct d'akin ta ya wuce. Sai da yayi knocking ammi ta bashi izinin shigowa sanan ya murd'a handel d'in bedroom bakinsa d'auke da sallama ya shige. Kallo guda ammi tayiwa mashkhur ta d'auke kai ta cigaba da ninke kayan baby's, sallamarma a ciki-ciki ta amsa. Dama mashkhur yasan hakan zata kasance qarasawa yayi ya zauna kusa da ita tare da cewa ammi barka da dare. Fuska ba walwala ammi tace barka. Jim mashkhur yayi na wasu lokutan sanan yace ammi kiyi haquri ya qarasa maganar yana sunkuyar da kai tare da sosa qeya. Haquri kuma ai bani zaka bawa haquri ba mashkhur kaban mamaki,. Haba mashkhur ai ko ba komai bai kamata kayiwa halima haka ba duk da abinda tai bai dace ba, sai ka raga mata taci darajar abdul. Wanda ya d'auke ni kamar uwa ko nace fiye da uwa ma, yana bani respect sosai kaf cikin 'yarana abdul ne kawai nake iya gaya mai magana sau d'aya yaji. Abdul yana mutuntani yana bani daraja biye da kowa a duniyar nan yana so na, ta ai ko dan haka ma ka d'agawa mahaifiyarsa qafa. Ko abdul baya son halima ai dai uwace a wajan sa kuma uwa tafi qarfin wasa. Dan haka gaskiya banji dad'in abinda kayi mata ba, ni bance dole sai kun yafe mata citar da tai muku ba amma ai ya kamata ku ringa girmama ta. Gaskiya banji dad'in abinda kayi ba mashkhur kwata-kwata kuma ina fata da gargad'in ka akan karka sake aikata abu makamanci haka. Haka mashkhur yayi shiru ammi ta gama yi mai fad'a kamar yarda ta saba in yayi mata lefi. Bayan ta gama tayi shiru mashkhur cikin ladabi yace to ammi in sha ALLAH hakan bazataa sake faruwa ba dan Allah kiyi haquri bana so kina fushi dani. Hmmm mashkhur kenan ni ba fushi nake da kai ba kuma na yafe ma duniya da lahira Allah yayi maka albarka komai ya wuce, amma dan allah a kiyaye gaba. Tom nagode ammi allah ya saka miki da gidan aljanna. Haka mashkhur yayi ta jan ammi da hira har sai da yaga ta sauko sosai sanan ya tashi yayi mata sallama. Ya biya wajan dady ya gai da shi sanan ya wuce gida.......... Momy. Momy tana jin dad'i yarda nana take kula da ita, nana ta takurawa yaya abdul akan ya dena zaman doya da manja da momy. Dole abdul ya haqura yake sakarwa momy fuska ko dan sabida nana da ammi. Daga qarshe abdul yaga abunda yake bai kyauta ba tinda ya lura momy tayi nadama. Ya farajin tausayin ta sosai, dan haka duk abinda ya dace yana siya mata. To momy sai da akai sunan su ruma sanan ta fara shirya-shiryan komawa. Shima bada son ran nana ba, abdul ya siyawa momy waya sanan ya bata kud'i masu dama. Sanan har kaduna ya kai ta ya siyar mata kayan abinci ya kama mata hayar gida. Yade futar da momy daga halin talauci da qunci da take ciki. Koma haka nana take sawa akai-akai yake zuwa gai da momy har wataran itama tana yi mata girki sanan su tafi tare ta gai da ita. Abdul yana jin dad'in haka da nana take duk da ba wani son mahaifiyar tashi yake ba. Hakan ne yasa abdul ya qara son nana sosai. Ga kulawar da yake bata sabida a lokacin tana da qaramin ciku........... Mu had'e a last page. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO 💜❤💜 Last page Typing............. Hakan ne yasa abdul ya qara son nana sosai. Ga kulawar da yake bata sabida a lokacin tana da qaramin ciku........... 6angaran zahra da mashkhur kuwa soyayyah suke sosai, suna qaunar junan su suna kulawa da junan su sanan suna kula da yaran su abdul wanda ya sake kyau da wayo, yanzu ya girma sosai. Gashi yaro bashi da rigima hakan ba qaramin yiwa zahra da mashkhur dad'i yake ba. After 5 months. Bayan wata abdul yayi wata 7 zahra ta fahimce tana da cikin wata biyu. Hmmm zo kuka tashin hankali wajan zahra kamar cikin da bashi da uba. Tayi kuka sosai dan har cewa tai sai ta zubar da cikin nata. Sabida zahra ta tsorata da haiwuwa kuma gashi ko yaye abdul daga nono ba tai ba. Mashkhur yayi lallashi sosai akan zahra tabar cikin amma taqi yadda. Sai da mashkhur ya nunawa zahra fushin sa sanan ya shawo kanta da kyar ta haqura zata haiwu. Mashkhur yacewa zahra tasan ma ko baby girl zata haifa musu hakan ne yasa tabar cikin nata dan zahra tana son ta haifi 'yar mace. Haka zahra da mashkhur suka cigaba da rainon ciki da abdul, bayan abdul ya cika 10 month dole zahra tai mai yaye dole. Dan alokacin yana shan madara da kamu dade sauran abubawa. Kuma yana da girman jiki dan inka gan shi sai kai tinanin yayi shekara 1. Bayan yaye abdul da wata guda nana ta haifo kyakyawar babyn ta masha Allah mai kama da ita. Nana ta so a sawa babyn sunan momy sabida suna d'asawa sosai. Amma abdul yaqi yace shi sunan zahra zai sa mata. Ai kuwa haka akai ranar suna yarinya taci sunan ta fatima zahra. Zahra tayi farin cikin hakan sosai da sosai,. Zahra sai da tayiwa takwarar ta akwatin kaya saiti bakwai, farin ciki zahra tai sosai kuma har zuciyar ta taji tana qaunar 'yar ta kuma takwarar ta. After 5 month. Zahra ta sauka lafiya ta samu baby boy again, shima de same abdul dan da mashkhur yake kama sosai. Zahra duk da mace taso haifa hakan bai hanata farin ciki ba, shima mashkhur yayi farin ciki da hakan sosai kuma sai da yayiwa zahra kyautar saitin gold. Ranar sona yaro yaci sunan shi abubakar sadeeq wato sunan dady kamar yarda zahra ta buqata, ana yi mishi kara da sadeeq. Bayan zahra tai wata uku da haiwuwa itama ilham ta haifi kyakyawar babyn ta mace, wanda taci sunan maman su zahra wata aisha. Tun daga haka zahra da ilham su kai planing sabida kar su sake d'aukar wani ciki. Kullum zahra da mashkhur sake son junan su suke sam basa gajiya da junan su. Abun de gwanin burgewa haka suka ciga da rayuwar su suna kula da yaran su. Momy..... Allah de ya temaki momy ta samu miji ta aura shima de d'an kano ne. Matan sa biyu amma uwar gidan ta shi ta rasu tabar yara 4 biyu maza biyu mata, kuma ita kishiyar tace bazata riqe ba hakan ne yasa ya auri momy domin ta kulamai da yara. Mutumin yana da rufin asirin sa ba lefe, tinda momy bata rasa ci bare sha. Momy tsakani da Allah take kula da yaran nan kamar uwar su sam bata cutar da su m komai tana yi musu dede gwargwado. Suma suna jin dad'i zama da momy. Momy tana zaman haquri ne kawai in banda ci da sha da sutura da haqqin aure bata samun koma daga wajan mijin nata. Ba kamar gidan dady ba momy tasan har abada ba zata sake samu miji mai hali da mutunci irin dady ba, dan haka dole ta kwantar da kai ta cigaba da kula da yaran, tinda yaran suna son ta kamar ita ta haife su ita tana son su. SARATU. Bayan taji wuya sosai da sosai a wajan kishiyoyinta Allah ya azirta ta da ciki ta haifi 'yan biyu mace da namiji. Saratu tayi farin ciki da hakan dan ita tini tama cire rai da samun haiwuwa a duniya. Tun daga nan saratu ta dage da rokwan uban giji akan ya kawo mata sauqi da mugunta da makircin kishiyoyinta. Dan yanzu saratu ta da momy sun tuba sun koma ga Allah basa bin wasu boka ye. Bayan yaran saratu sun tasa sunyi wayo, mahaifin su yaga yarda ake zalintar su a gidan haka ne yasa ya raba saratu da kishiyoyinta ya canza mata gidan ta ita ka d'ai. Saratu taji dad'in hakan sosai kuma ta godewa Allah ta cigaba da rayuwar rufin asiri dede gwargwado da yaranta kullum cikin tuba da istigfari take. Zahra and mashkhur. Yaran su sunyi wayo sasai kusan kai d'aya suka tashi kamar dai twins. Abdul yana da shekara 3 shi kuma sadeeq yana da shekara biyu. A lokacin ne aka sa su a school sabida suna maga sosai. Zahra ta sake fresh tai kyau kamar ba ita ta haifi yaran taba. Shima mashkhur haka hankalinsa ya kwanta sosai ya sake kyau kullum cikin qaunar junan su suke. Zahra ta yanke shawarar cire planing d'in ta sabida har lokacin tana son ta haifi baby girl Allah ya jarrabe ta da son 'yar mace. Bayan zahra ta cire planing d'in ta, mashkhur visa umara yayi musu. Daga nan su wuce London, paris germany. Domin su je su wuta daga ita sai mashkhur zasu tafi a gida zasu bar su abdul. Zahra gidan ilham ta kai abdul da sadeeq da yake school d'aya suke da yaranta. Zahra da mashkhur sun sauka saudiya lafiya sunyi umara bayan sun kammala suka fara shiga qasa shan da zasu je. Hmmm fad'a muku soyayah da mashkhur da zahra suka sha acan 6ata time ne. Sai da suka yi 3 month sanan suka fara shirya-shiryan dawowa. Dan a lokacin ma zahra tana da cikin wata biyu. Bayan sun dawo zahra ta d'auko yarantan ta suka cigaba da rayuwar farin ciki. Da cikin zahra ya shiga watan haiwuwa sam zahra bata bacci kullum cikin sallah dare take Allah ya azurta ta da d'iya mace. To da lokacin haiwuwar zahra yayi ta haifi sankata sankatan yaranta twins kuma abun farin cike shine matane gaba d'aya. Masu kama da zahra sak kamar an tsaga kara. Hmmm zo kaga farin ciki wajan zahra kamar an mata bu da aljannah. Shima mashkhur yayi farin ciki da hakan sosai sabida Allah ya amsa musu add'a su. Kai bama zahra da mashkhur ba har su ammi da ragowar dangi sunyi farin cikin haka. Mashkhur sai da ya sake siyawa zahra sabuwar galleliyar mota mai kyau. Ranar sona aka sawa yara maryam da aisha. Wato sunan ammi da mama,. Maryam ana mata kara da meera aisha kuma esha. Zahra ta gyara kan ta sosai lokacin arba'in dan tace daga haka bazata sake haiwuwa ba. Bayan zahra tai arba'in ta dawo daga kaduna. Suka d'ora daga inda suka tsaya ita da mashkhur. Suna bawa yaran su kulawa sosai, zahra tana fama da sadeeq sosai sabida tsokanar abdul da yake. Allah ya tekama abdul silent ne koya tsoka ne shima ba biye mai yake ba hakan ne yasa zahra take jin dad'i 'yan matan zahra sai tasawa suke kyan su yana sake futowa. Kamar su d'aya sosai dan in ba zahra ba ba wanda yake gane su shima mashkhur d'in se yayi da gaske sanan yake iya tantace yaran sabida suna kama ba sosai. After 5 years. Babban gida ne mai hawa biyu, rantsatse ne dole in ka kalle shi sai ka qara gidan ya had'u sosai dan bama da kayan nigeria aka gina gidan ba. Hmmmm ku biyo ni mu shiga gidan. Ina shiga babban falon gidan qasa wani babban frame na gani na hoton zahra da mashkhur sai dariya suke sunyi kyau sosai. D'ayan 6angaran kuma frame d'in hotan zahra da mashkhur ne da kuma yaransu su shida. Uku maza uku mata abdul yana gefen mashkhur shi kuma sadeeq yana gefan zahra. Sai twins d'in su a tsakiya su. hanun mashkhur riqe da kyakyawa yaro mai ruwa biyu wato yana kama da zahra kuma yana kama da mashkhur. Zahra kuwa wata kyakyawar baby ce a hanun ta wanda bata wuce 5 months ba, ita gaba d'aya ma bata kama da su sosai. Hmmm kayan da akayiwa room d'in decoration lissafo muku ma bata baki ne. Dole haka naja jiki na haye hawa na biyu. Hmmm shima hawa na biyun yayi mugun had'uwa sosai. Bayan na gama kallace-kallace na so na hau hwa na uku amma ban samu dama ba sabida na hangi mutan gidan suna zaune akan draining table suna cin abinci dare. Zahra tana face d'in mashkhur, abdul da sadeeq a gefan ta, twin kuma a gefan mashkhur sai annor a zaune akan cinyar mashkhur yana tasa da spoon a abincin mashkhur. Qafa mashkhur yasa ya take 'yan yatsun zahra, da sauri ta d'ago, suna had'a ido suka sakarwa juna murmushi. Nan da nan suka fara maganar su ta ido yarda yaran su ba zata su fahimce me suke nufi ba. Ummie nah kinga yaya sadeeq yana sha min juice ko? meera ta fad'a. Kafin zahra tayi magana itama esha tace ummie nah kiyiwa ya sadeeq magana ya dena ta6a mana abinci. Juyowa zahra tai tare da cewa haba dadyna meye hakan kaci abinci ka ka dena tsokanar su kaji. Murmushi sadeeq yayi tare da cewa to ummie amma ai kad'an na sha. Kai dady ka dena tsokana baka ga yarda yayan ka abdul yake ba mashkhur ya qarasa maganar yana zubawa sadeeq ido. Ee abbie na gani, that is good kai ma haka nake so ka zama kaji. Ok abbie zan zama kamar yaya babba. Daga haka zahra da mashkhur suka cigaba da maganar su ta ido cikin kulawa sai wasa suke da qafafuwan su. Bayan sun gama cin abinci zahra wanka tayiwa twins d'in ta sanan ta shirya su tasa muku kayan bacci. Sanan ta kwantar da su a kyawawan bed d'in su. Da gadon kowa a cikin su daban yake, amma ko an kwantar da su sai sun dawo sun had'e, dan haka dole aka had'e musu bed suke kwanciya tare. Bayan zahra tasa sunyi addu'a kashe musu globs tai ta kunna musu na bacci. Tabi ko wanan su tayi muku kiss suma sukai mata, sanan tace good night, had'a baki mera da esha su kai wajan cewa good night too ummie. Daga haka zahra ta fuce, tana fita ta shiga bedroom d'in su abdul da sadeeq Zahra tana shiga d'akin, bed d'in sadeeq ta wuce tare da cewa dadyna kayi addu'a ko?. Ee ummie nayi, yauwa dama kai nake ji sam bana jin yaya abdul d'i na sabida nasan zai yi. Nima ummie na kusan zama mai hankali kamar yaya babba. Murmushi zahra tai dan tasa da wuya sabida sadeeq ya fiya tsokana da rashin ji. Girman su d'aya da abdul amma sai kai tinanin sadeeq ne babba sabida ya fiya wayo, gaba d'aya yaran zahra silent ne amma sadeeq banda shi kullum cike tsokana yake. Qarasawa zahra tai sanan taiwa sadeeq kiss tare da cewa to Allah yasa, ammen ummie ina so ki. daga haka ta wuce tayiwa abdul, shima d'agowa yayi ya yi mata sabida yana son maman sa sosai. Kullum zahra sai tabi yaranta tai musu kiss shine sallamar su. Bayan zahra ta kashe muku globes, kama hanyar fita tai tare da cewa good night suma de har suna had'a baki wajan cewa good night too ummie. Bayan zahra ta rufo qofar bata tsaya ko ina ba sai d'akin su ita da mashkhur. Bayan ka bud'e qofar shima wani rantsatsan falo ne sanan 2 bedroom masu faces d'in juna, duk acan saman qarshe d'a kunan su zahra da yaran au na bacci yake. Bayan zahra ta shiga ciki bedroom ta wuce, mashkhur ta gani kwance da annoor akan girjin sa sai zuba mai shagwa6a yake mashkhur yana rarrashi. Zahra kuwa babynta ta d'auko ta shayar da ita sanan tai mata wanka tasa mata kayan bacci. Sai da mashkhur da zahra suka tabbatar bacci ya d'auke annoor da noor sanan suka fuce hannu riqe dana juna suka shige d'ayan bedroom d'in. Zahra tinda daga haiwuwar twins ba cire ran sake haiwuwa, amma bayan twins d'in sun girma sunyi wayo. Kuka suke mata kullum akan sai an siya musu baby irin na gidan su afnan wato 'yar ilham. Hakan ne yasa dole zahra ta cire planing d'in ta domin ta sake haiwar ko d'aya ne. Bayan zahra ta haifi annoor ta sha'afa sosai bata mai da planning d'in taba. Hakan ne yasa ta sake d'aukar cikin noor. Annor sunan baban zahra aka sa mai, ita kuma noor sunan hajiya kaka aka sa mata. Har yau hajiya kaka tana nan digirgir, kamat ba tsowuwa ba tana yawan ta. Kuma tana matuqar qaunar yaran zahra da mashkhur, musamman ma da akayi mata takwara noor. ADALILINTA 💜❤💜 BY AMINA BAYERO💜❤💜 typing......... Zahra da mashkhur suna shiga suka fara bawa junan su haqqi cikin shauqi da jin dad'i. Har rana mai kama da yau mashkhur bai dena jin dad'i zahra ba in suna saduwa. Kuma har yau bai dena jin shauqi da dad'in ta ba kullum burinsa su kasance da zahra dan ma yanzu sun tara yara amma duk da hakan basa hana su jin dad'i junn su. Washe gari. Ranar ta kasan ce ranar friday tun bayan sallah asuba zahra ta tashi ta shiga kicin domin had'a musu breakfast, da kuma abinci school. Sai misalin qarfe shidda zahra ta gama komai. Tana gamawa bedroom d'in su abdul ta shiga ta tashe su domin suyi wanka, da yake su yanzu sun iya wanka. Daga haka zahra ta wuce wajan twins d'in ta, ta tashe su. Su de kam basu iya wanka ba sai shagwa6a da sauri kuka kamar dai zahra. A tare zahra ta shiga yi musu wanka. Hmmm zo kuka wanka twins na gai she ki zahra. Su basu yarda ayi musu wanka daban daban ba sai dai in an wanke wa d'aya hannu guda itama d'ayan a wanke mata nata. Haka de zahra tai cigaba dayi musu dan ita har ta saba da ta6arar su. Bayan ta gama tazo ta busar musu da gashi kan su,. Bayan ta busar musu da gashin, parking d'in gashin da ribbon tai musu. Sanan ta shafa musu mai bayan ta shafa musu mai, uniform ta fara sa musu. Shima dai kamar yarda akai wanka haka ake sa uniform d'in, in ansawa esha riga sai a sawa meera haka dai har zahra ta gama shirya 'yan matan ta. Hmmm masha allah yara kamar larabawa sunyi mugun kyau. Hannu riqe da junan su suka fita domin breakfast zahra tana biye da su a baya. A lokacin abdul da sadeeq suma sun fito har sun zauna akan draining. Ba 6ata lokaci zahra tai saving d'in su. Bayan sun fara ci kallo sadeeq zahra tai tare da cewa dadyna banda tsokana bari naje sama ta taso abbie kafin ku gama breakfast d'in. Tom ummie sadeeq ya fad'a yana tsare zahra da idan sa kamar na uban sa. Wucewa zahra tai ta haye hawa na uku cikin sauri,. Zahra bedroom d'in adede time d'in mashkhur ya futo daga wanka, ugu d'aure da towel sai kuma wani towel d'in yana goge jikin sa. Hmmm abbie yau she zaka barni na wuta kai ma ka wuta. Kallon ta mashkhur yayi cikin kulawa yace hmmm mai kuma ya faru 'yar rigima. Komai ma ya faru, kai yanzu kace baza ka ta6a yarda drive ya kai su abdul school ba sai kai, ni kuma kullum ni zan d'auko su. Hmmm sorry dear ki bari su qara wayo mana sai drive ya ciga da kai su amma fa yanzu yara ne. Ajiyar zuciya zahra tai tare da cewa it's okay, Allah ya kai mu lokacin, kallon ta mashkhur yayi cikin so da qauna yace ameen wife. Daga haka mashkhur ya shirya tsaff sanan suka fuce hannu riqe dana junan su. Haka zahra da mashkhur su kai ta takawa har suka qara wajan draining glass d'in. Bayan mashkhur da zahra sun qarasa hannu riqe da juna, tun kafin su kai da zama a draining d'in yaran suka fara good morning abbie. Fuska cike da murmushi mashkhur ya amsa cikin kulawa yace morning too my lovely children. Bayan mashkhur da zahra sun zauna domin breakfast. Cikin shagwa6a meera tace abbie pls yau ka dawo da wuri, mashkhur sauke cup d'in hanun sa yayi tare da cewa to ammimi, in na dawo mai zakiyi?. Esha ce ta cafe zance da cewa gidan ammi mana zaka kai mu yau da wuri zamuje bada yamma ma ba, esha ta qarasa maganar tana juya ido kamar wata babba. Tom shikenan esha abbie yarda kuka ce haka za'ai. Meera da esha har suna had'a baki wajan cewa good abbie I love you. Murmushi zahra da mashkhur suka saki, basa mamaki esha da meera sabida halin su d'aya shi yasa maganar su take yawan zuwa iri d'aya kuma a tare. Some time in za suyi magana d'aya ce take farawa d'aya kuma ta qarasa. Bayan sun qarasa breakfast d'in zahra cewa tai kuwa ya d'auko school back d'in sa. Daga haka ita kuma ta shiga kicin ta futo musu da plask d'in food d'in su. Sanan kuma ta d'ebo musu biscuit da chocolate da milk da juices. zubawa kowa a hand bag d'in sa zahra tai, bayan sun futo kowa ya d'auki jakar shi da hand bag d'in tsugunawa zahra tai sukayi azkhar da addu'a fita daga gida. Bayan sun gama one by one suka fara rungume zahra tare da kiss, itama zahra tana yi musu. Bayan sun gama suka ce bye ummie take care. Murmushi zahra tai tare da d'aga musu hannu itama alamun byee tana cewa take care too my fine children. Bayan gaba d'aya sun fuce mashkhur kallon zahra yayi tare da miqa mata hannu cikin voice qasa-qasa yace taso nima kimin teddyna ko kin dena so na ne?. Miqewa zahra tai ta saki murmushi sanan ta nufo inda mashkhur yake tana cewa haba ni na isa na dena son ka hero, zahra ta qasa maganar tana hugging d'in shi. Shima rungume ta mashkhur yayi sanan yace ah kin manta ada in nayi fushi dake sai ki fara kuka kice na dena son ki. Dariya zahra tai tare da cewa hmmm dah da bani da wayo kenan amma yanzu nasan kana sona, nayi kane-kane a zuciyarka ba wani saura space. Kiss mashkhur yayi mata sanan yace haka ne wife, yau zan dawo da wuri kamar yarda twins suke so. Ki bari ni zan d'auko su daga school ba sai kinje ba, tom shikenan abbie ka kula da kan ka kaji ni? Zahra ta fad'a tana shafa qirjin mashkhur. Lumshe ido mashkhur yayi tare da cewa tom dear naje, kema ki kula min da kan ki da annoor da noor, tom shikenan abbie sai ka dawo. Daga haka zahra ta raka mashkhur har qofara fita farfajiyar gidan sanan ta koma ciki. Tana komawa ta shiga bedroom d'in su abdul da sadeeq ta gyara tsaff sanan ta gyara bedroom d'in su esha da meera. Bayan ta kammala ta shige kicin ta gyara shi shima. Haka dai zahra ta fara gyara gidan duk da kuya yana da girma amma ba ko ina take gyarawa ba, hawa na uku take gyarawa kullum da yake anan bedroom d'in su na bacci yake. Tsakiya kuma anan kicin da draining area yake, yawan ci de anan yaran ta suke wasa. Can qasa kuma basa wani yawan sauka, shi yasa ma zahra bata wahala wajan gyarawa. Kullum mashkhur sai yayi da zahra a samo mata 'yar aiki amma zahra taqi. Sabida sam bata son wata ta shigo mata gida ta fison su ringa rayuwar su daga ita sai yaran ta, waran kuma mashkhur in yana gida yana taya zahra aiki sosai. Bayan zahra ta gama aiki wajan annoor da noor ta wuce, tayi musu wanka sanan ta bawa annoor abinci a baki yana ci yana mata gwaranci. Bayan zahra ta gama bashi noor ta d'auka ta bata nono sannan ta sa musu kaya. Haka annoor ya ringa bin zahra duk inda tai kamar yarda yake mata kullum. Kicin zahra ta shiga tai musu girkin rana sanan ta koma sama ta d'an kwanta. Bayan ta d'an wuta toilet ta wuce tai wanka bata wani jima da shiryawa ba mashkhur ya dawo tare da yaran su. Mashkhur yana dawowa ya shiga toilet domin yayi wanka sabida tafiya sallah jumma'a. Zahra wajan abdul da sadeeq ta nufa domin d'auko musu kayan da zasu sa sabida mashkhur tare da su yake zuwa sallah jumma'a. Bayan zahra ta d'auko musu farar shadda da wula, taya su shiryawa tai. Yaran sun shirya tsaff sunyi kyau, dama gasu kyawawa daga haka mashkhur ya wuce da su masallaci. Zahra kuma wani wanka tayiwa twins tasa musu kayan su masu kyau,. Bayan su mashkhur sun dawo daga masallaci. Zaman cin abinci su zahra su kai suna gamawa mashkhur yace su tashi su tafi gidan ammi. Dama ko wace ranar friday mashkhur yana kai su gidan ammi suyi wutun weekend a can. Acan aka sa su a makaranta suke zuwa tafiz, d'in asabar da lahadi, uniform d'in su duk yana can . Mashkhur in ya kai su jumma'a sai ranar lahadi da yamam in sun dawo daga tafiz ko da daddare yake d'auko su. Zahra da mashkhur kuwa suna jin dad'i hakan sabida suna shan sha'anin su ba takura. annoor ma kuka yasa wai shima sai ya bi su, dan haka dole mashkhur ya tafi da shi. Ko da ya kai su gidan ammi acan mashkhur ya baro annoor ya dawo wajan matar sa zahra,. Gida ya rage daga mashkhur sai zahra da autar su noor. Wanka zahra da mashkhur suka shiga a tare tun daga toilet d'in mashkhur ya fara shafe zahra. Bayan sun futo suka fara kissing d'in juna cike da shauqi. Nan da nan dai suka tayarwa da junan su muguwar sha'awar. Daga haka suka fara sex. Sosai zahra ta saki baki tana yiwa mashkhur kukan dad'i, shima mashkhur sai sambatu yake. Bayan sun gama suka rungume junan su cike da soyayyah. Bacci su kai sosai mai dad'i, bayan sun farka a tare suka zubawa juna ido. Cikin murya qasa-qasa mashkhur yace zahra wlh ina matuqar qaunarki qauna ta har abada kullum sake shiga rai na kike yi zahra ta,. Cikin shagwa6a zahra tace nima wlh ina qaunar ka yaya mashkhur. Yauwa zahra ta mu qarayi koh? Cikin jin dad'i zahra ta gyad'a kai alamun ee, dama abinda take son tace kenan. Yauwa Allah uban giji yayi miki albarka matata ya saki a aljannah al mar'atu saliha,. Daga haka zahra da mashkhur suka sake lulawa duniyar dad'i. Sabida su dama basa gajiya da junan su musamman ranar weekend in yaran su basa nan, sosai suke shan soyayyah........ Hmmm ni kuwa amina bayero nace allah yabar qauna, zahra da mashkhur. A yanzu mashkhur yana da company 4 na kansa, sanan kuma yana da company 4 da yake had'a da hanun jari a cikin su, dan yanzu har qasar waje yana fita sabida a can suke tattaunawa,. Shi kuma abdul ya gaji dady dan ya zama cikakkyan babban d'an kasuwa. Shima ahmad mijin ilham yayi kud'i a yanzu sosai, duk kan su de sun zama manya mutane. Yanzu yaran zahra da mashkhur shida, yaran ilham da ahmad suma su shida maza biyu mata hud'u, yaran nana da abdul kuma su had'u ne biyu mata biyu maza. yaran ruma kuma biyar ne uku mata biyu maza. Zahra da ilham sun yanke shawarar daga haka sun gama haiwuwa kuma sai raino. Dan har sunje kwararriyar doctor tayi musu d'inki na musamman sabida sun gama haiwuwa. kullum kan zahra da ilham sake had'uwa yake komai tare suke. Sai su kashe su rufe ba wanda ya sani. Zahra bata da abokiyar shawara sama da ilham, ilham ma bata da abokiyar shawara sama da zahra. Hatta yaran su kusan komai iri d'aya ake musu, yaran ma suna son junan au sosai. Shiguna uku ne a jere, zahra tana da shigowa saloon da gyaran jiki. Ita kuma Ilham tana da shigowa makeup, nana kuma tana da shigowa d'inki. Duk da kuma ba kullum suke zuwa ba sai sati-sati suke zuwa yara ne kawai suke musu aiki a shagunan. A yanzu shekara abdul d'in zahra 8 sadeeq kuma sherar shi 7 twins meera da esha sherar su biyar, annor shekara d'aya da rabi noor auta watanta shida a duniya. Hmmm zahra da mashkhur fa suna son junan su suna kula da junan ko yawan samu sa6ani basayi yanzu, kai ku sun samu sa6a ni a take a wajan suke shiryawa, suna rayuwar su mai dad'i kuma suna kula da yaran su sosai. Tom allah ya qara d'ankwan qauna. ALHAMDULILLAH. ALHAMDULILLAH. ALHAMDULILLAH. Ni amina bayero anan na kawo qarshan littafin ADALILINTA. Astagfirullahi Astagfirullahi Astagfirullahi. Ya Allah abinda nai ba dede ba ka yafe, dama shi d'an adam ajizine dule za'a samu kuskure. Wanda na 6ata musu rai a rubutun littafin ADALILINTA ina neman yafiyar ku. Hmmm nasan baza kuji dad'i gama littafin nan ba kamar nima yarda banji dadi ba. Dama ance komai yayi farko zai yi qarshe kuma laifin dad'i qarewa. Nima nasan zanyi kewa sosai wlh sabida na kusa yin shekara biyu ina rubuta littafin ADALILINTA da dad'i da ba dad'i na tafi wuto nayi yaji na dawo, na cigaba da rubutawa, yau nai posting gobe ban ba, wataran ma a sati saud'aya nake.😂 Har wasu suna ganin kamar ma bazai qare ba, nima kai na rubutan har fita yayi daga rai na. To gashi dai yanzu komai yazo qarshe ALLAH NAGODE ma da ka bani DAMA da LOKACI na qarasa rubuta littafin ADALILINTA. Kuma na dad'e ina jiran wanan ranar. Wanan littafin ADALILINTA na sad'aukar da shi ga duk wanda suka karanta sukaji dad'i sa. To yau kuma sai dai nace mi had'e a next book ba a next page ba.😢😢😢 Ina sa ran bayan babbar sallah zan rubuta next novel d'ina, kar ku bari a baku labri, dan labari ne mai zafi yafi littafin ADALILINTA ma. Byee.. Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels