[04/02 à 08:22] Mrs SADAUKI 💫: *MATAR MAHAUKACI*🙆🏻‍♀️ ```Destiny Love and Romantic story``` Dedicated to *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR*🇳🇪 ina alfahari da ƙasa ta✊🏻 *GAJEREN LABARI NE...*✊🏻 *☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE* 1-2 A guje ya nufi ƙofar gida ya na shirin fita Abbasi ya rufe ƙofar.Tsayawa yayi cak ya na zaro manya fararen idonsa wanda baƙin gawayin da ya shafe fuskarsa da shi ya ƙara fiddo hasken su,cikin murya mai taushi Abbasi yace "ina za ka je kuma Mahomet?"bai bashi amsa ba sai waigawa bayansa yayi ya na kallon Ammi hannunta riƙe da almakashi cike da tsoro ya koma bayan Abbasi ya na mai ɗora hannuwansa masu datti kan farar shaddar Abbasi. "Ammi tunda bai so ki bar shi kawai"cewar Abbasi , Ammi tace "ba ka ganin duguzar ta yi yawa kamar wani mahaukaci ya bari na ɗan rage masa"daga can bisa ne Hajiya Atine ta bushe da dariya tace "yo da can mine ne in ba MAHAUKACIN ba?"kai Abbasi ya ɗaga ya kalli mahaifiyar ta shi ya na mai girgiza kai kafin ya juya ya kamo hannun Mahomet. Ammi na gaba su na take mata baya har suka isa ƙurya gida inda a can part ɗin ta ya ke,su na shiga falo Mahomet ya ja ya tsaya bakin ƙofa ya na mai sake kallon almakashin hannun Ammi ganin hakan ya sa ta ajiye shi bisa table da gudu Mahomet ya nufi ɗakin sa ya shige yayinda Abbasi ya bi bayan shi. Tsakiyar gado ya tsinkaye shi a zaune ya jawo bargo ya rufe dukan jikinsa ya bar fuskarsa a buɗe ya na kallon ƙofar shigowa.Ganin Abbasi ne ya sa shi dirowa ya na kallon shi,ajiyar zuciya ya sauke yace "mu je na wanke ma wannan abun da ka shafa a fuska bai yi ma kyau ba" kafaɗa ya maƙe tare da girgiza kai alamun bai so. Abbasi yace "ba zan yi ma wanka mu je fuska kawai zan wanke ai ba ka yi dauɗa ba"cike da yarda da lafazin ɗan uwan na sa ya nufi toilet.Fuskar sa Abbasi ya wanke masa da soso da sabulu nan fah ainahin fuskar sa ta bayyana wacce ta ke doguwa siririya mai ɗauke dogon hanci har baka.Madubin da ke cikin toilet ɗin Abbasi ya nuna masa,kallon kansa yayi sai ya saki murmurshi dimple ɗin sa suka lotsa jajayen laɓansa sirara suka buɗe fararen haƙoransa suka bayyana. Cike da dubara Abbasi ya raba sa da kayan jikinsa,yayinda Mahomet ya shagala da kallon kansa dan a duniya babu abinda ya ke so sama da madubi. Pampo ya jawo ya fara yi mashi wanka ya na watsa masa ruwa irin yadda ake yiwa yara,Mahomet ya shiga ƙyarƙyata dariya ya na jin sanyin ruwan na shiga ɓargon jikinsa. Man wanke kai Abbasi ya shafa masa nan fah aka fara daga dan kuwa babu abinda Mahomet ya tsana irin a taɓa gashin kansa,kamar wani ƙaramin yaro haka ya shiga rera kuka tare da ƙoƙarin zillewa Abbasi kuma na ta ƙoƙarin wanke masa kumfa. Ko da aka gama wanka tuni Mahomet yayi fushi da Abbasi wanda kusan kullum haka su ke da zarar yayi masa wanka😂 mai ya ɗauko zai shafa masa amman ya ƙi bari sai ma gado da ya ɗale ya duƙunƙune. Ganin haka ya sa Abbasi yin murmushi ya fito,a falo ya tarar da Ammi ta yi tagumi ta na ganinsa ta miƙe tace "duk shaddar ta ka ta ɓace da dauɗa halan wanka kayi mashi?" Abbasi yace "bai komi Ammi ai da na kai ta wajen wanki tsaf za ta dawo,wanka nayi mashi ya ƙi barin ma na shafa masa mai" Ammi ta goge ƴar ƙwalla tace "Allah biya ka da mafificin alkhairi Abbasi yadda ka kula da ɗan uwanka Allah baka ƴaƴa masu jinƙai"yayi murmurshi yace "amen Ammi na gode zan tafi na canza kaya,a bashi maganin shi"da "Toh"Ammi ta amsa. Gorar ruwa ta ɗauko cikin frigo ta nufi ɗakin sa,ya nan kwance ya rufe a bargo kamar sabuwar amarya.Ya na jin muryata ya yaye bargon ya zauna tsakiyar gado daga shi sai gajeren wando wanda Abbasi ya saka masa kafin yayi ƙoƙarin shafa masa mai. Ledar maganin da ke bisa didilin gado ta buɗe tare da ɓallo masa magani ta basa,babu muso ya karɓa ya hanbaɗa baki sai da ya tatamna sannan ya karɓi gorar ruwan ya shanye tass. "Ammi..."ya furta da muryar sa mai kamar ta ƴan shaye-shaye, kallonsa tayi ba tare da tace komi ya murmusa ya kuma cewa "Ammi ?"tace "umhum Mahomet ya jikin na ka?"sai da ya karye wuya har bada wani ɗan sauti kafin yace "da sauƙi zan yi sallah"cike da murna tace "dagaske Mahomet ?"kai ya ɗaga mata. "Je kayi alwala to amman ka yi addu'a in za ka shiga toilet"bai ce komi ba ya sauka daga bed ya nufi toilet yayi addu'a ya shiga,bakin ƙofa ta tsaya ta na kallon yadda ya ke alwala daidai bai manta yadda ake yi ba dan rabonsa da yin Sallah an fi wata uku. Doguwar riga jallabiya ta miƙa masa tare da shimfiɗa masa tapis,iƙama ya fara yi kafin ya ƙabarta ya fara karatu ya na yi ya na tsayawa saboda yadda zuciyar sa ke suya raka'a biyu kawai yayi salamce. Juyowa yayi ya dubi Ammi wacce ke bakin gado,saitin zuciyar sa ya nuna mata da sauri ta nufo sa ta na tambayar "mi kake ji?"bai iya cewa komi ba sai lumshe ido da yayi.... ★★★ *MAI JAN GERO* Wani yanki ne daga cikin ƙauyen Tchadoua wacce ke garin Maradi jamhuriyar Nijar. Ginin ciment ne wanda ya sha ya harshe tun daga waje har cikin gida. Tun kafin ka shiga gidan za ka iya jiyo sautin kukanta tare da suratai na azaba irin na sargantatun yara. "Alƙur'an tunda na fara sai kin bari na ida,yo ina dalili yarinya kamar jikanyar lasaru kullum kai a tsefe kamar chrétan (chrétienne😹)"Inna ke faɗa ta na mai sake matse kan Maryam wacce ke kukan kitso. "Ai dai gashi na ne dan haka ki sake min kai nace ban so ko doli ne?ke da kika damu ba sai kije ayi maki ba"cikin kuka Maryam ke faɗar haka,Inna ta tuntsire da dariya tace "ai fah dai ko mi za ki faɗa sai na idasa" Maryam na kuka na ƙari Inna ta yi mata zane shidda (manyan kitso)ta na gamawa ta tureta daga gabanta tace "sai ki tashi daga gabana ja'ira ke yanzu hakan da na rufa maki asiri ba ki ji daɗi ba?"Maryam na turo baki ta goge ƙwalla ta fita waje. Bokiti ta cika ta nufi banɗaki,wanka tayi soso da sabulu kafin ta fito.Hannuwa Inna ta shiga taɓawa ta na ce "laha ila...ke yanzu saboda gantali sabon kitson kika wanke?"Maryam ta turo baki tace "to shikenan sai na yi wanka ban wanke kai ba?"Inna tace "eh ta yaya za ki ƙin wanke kai tunda sabuwar amarya kike"ita dai Maryam ba ta kula ta ba ta shige ɗaki babu jimawa ta fito cikin riga da sket na atamfa ta kashe ɗauri. "Ina zan tafi sayen awara"ta faɗa ta na mai ɗaukar tasa mai murfi,"a dawo lafiya"cewar Inna."To ki ban kuɗin"ta faɗa cikin marairaicewa "a'a ko sisi ba zan baki ba tunda ga abinci can tukunya na dafa"cikin gunguni tace "Ni ban cin wake kuma ai na faɗa maki"Inna ta miƙe daga zaunen da ta ke a kujera ta ɗauko radiyo da ke kan frigo tace "sai ki yi ai,wai an yi ma Ɗiya shegen miji yaushe kika fara tsanar wake?ina ce dai jiya alala kika yi"kwanon ta saki ƙasa ta koma ɗaki ta na kuka. "Dawo ki karɓa ni ban iya jarabar ki ba, wannan masifa ban san inda kika ɗauko ta ba sai dai can dangin ubanki ni Ɗiyata (cewa da mahaifiyar Maryam) ba haka ta ke ba har mu ka rabu da ita lafiya "fitowa tayi ta karɓi kuɗin ta duƙa ta ɗauki tasar sayen awara kafin ta fice. Ta na tafe ta na waƙa Habsou Garba "iyee babu kamar Niger🇳🇪dan ku san babu kamar Niger🇳🇪 tashin hankali Niger ba ta gada ba kwanciyar hankali ne mu ka gada....💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻"cak ta tsaya jin Rabe na ƙwala mata kira,daidai gabanta ya tsaya ya na gyara tsayuwa yace "sai ina Autar Inna?"sunne kai tayi ta kasa magana, murmurshi yayi ya kuma cewa "wai Mairo sai yaushe za ki barin jin kunyata?koko sona ne ba ki yi shiyasa kike ƙin yi mani magana?"da sauri ta ɗago kanta idonta suka faɗa cikin na shi. Tatausan murmushi ta sakar ma shi tare da girgiza kai ta kuma sunne kai.Ajiyar zuciya ya sauke yace "to mu je na raka ki inda za ki je"cikin jin kunya tace "a'a na gode je ka gida kawai ka huta"farin ciki fal zuciyar sa yace "to aikin mi nayi da zaki ce naje na huta? wannan ɓotar da kike gani Baba ne yace na kawo mashi ita gida sam ni ban san yadda ake noma ba balle nayi shiyasa ni ke ta fafutukar yin karatun bokona saboda in samu aikin gwamnati inda za mu huta in mun yi aure"Muryar Inna suka ji ta na cewa "keee!Maryamu sayen awarar ne nan?"da sauri tayi gaba shi kuma Rabe ya shiga gidan su ya na tsinewa Inna da ta hana shi isar da saƙon sa gun masoyiyyar shi. Maryam kuwa banda dariya babu abinda ta ke a fili tace "hege kaji ƙarya wai bai iya noma ba bayan ga ƙafafunsa nan sun yi futu-futu kamar mai sharar kasuwa,za ka ci ƙwal uban ka ne sai na tatse ka sarai ta yadda ko sunana kaji an ambata sai gaban ka ya faɗi" gidan da ake sayar da awarar ta shiga ta sayo ta dawo gida. Sai da Inna ta yi mata dundu da baya sannan tace "ban hana ki sauraren wancan ɗan iskan ba?duk ƴan matan garin nan na shi ne ko wacce ya gani ya na so kamar kare shine kika wani sadda kai kamar malam da ɗalibi" Maryam ta turo baki tace "haba Inna shine sai kin dake ni ?ai dai kin san babu abinda zan yi da wannan baƙauyen ni ɗan birni zan aura"Inna ta dafe ƙirji tace "iyeee!Maryama yanzu ke ce ke faɗar kalmar aure?laha ilah ƙarshen zamani ya zo to bari uban ki Salihu ya zo na shaida masa aure kike so ya yi maki kafin ki jawo ma mu abun kunya" Maryam tayi rau-rau da ido tace "Ni daga ban ce ina son aure ba"Inna tace "a'a ga shi kuwa sai ƙara nanata kalmar kike" ★★★ *MARADI VILLE* Tunda Mahomet ya sha ruwan addu'ar da Ammi ta bashi wata irin masasara ta rufe sa,sai karkarwa ya ke ya na rawar sanyi. Ammi tagumi tayi ta na kallon ikon Allah yadda Mahomet bai son ko kallon kofin da tayi mashi tofi ciki.Ana haka sai ga Abbasi ya dawo cikin shiga ta ƙananun kaya,"subahanallah mi ke damun shi kuma?"Ammi tace "daga na karanta Ayatul Ƙursiyu da amanar Rasulu cikin ruwa na basa"Abbasi yace "sallah yayi ko?"Ammi ta gyaɗa kai shiru yayi ya na kallon Mahomet kafin yace "Ammi sai ni ke ganin ciwon Mahomet kamar ba na asibiti ba ne duba da yadda ya tsani duk wani abu da ya shafi Ayar Allah"Ammi tace "to mu bari har Daddyn ku ya dawo sai mu ji mi zai ce"Abbasi ya zauna kusan Mahomet ya fara yi mashi karatu ai kuwa ya fara zabura..... Jikar Rabo ce 😎 [04/02 à 18:19] Mrs SADAUKI 💫: *MATAR MAHAUKACI*🙆🏻‍♀️ ```Destiny Love and Romantic story``` Dedicated to *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR* 🇳🇪 ina alfahari da ƙasa ta✊🏻 *☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *Na manta ne uwanda suka riga suka ga 4-5 to 3-4 ne mistake ne nayi* *PAGE* 3-4 Kunnuwan sa ya toshe ya na jin tsanar karatun da Abbasi ke rerawa,kafin ya miƙe tsaye ya na zara ido.Shiru Abbasi yayi dan gudun kar ya ɓallo masu ruwa dan ba ƙaramin aikin Mahomet ne ba ya zuba a guje. "To zauna an gama karatun"cewar Ammi ,kai ya girgiza ya na kallon Abbasi wanda shi ma shi ɗin ya ke kallo.Kai ya jinjina alamun gaskatar maganar Ammi ,a hankali ya janye hannuwansa daga kan kunnuwan ya na mai sauke ajiyar zuciya. Abbasi ya sosa ƙeya yace "Ammi na manta na gaya maki Daddy yace zai shigo zuwa jibi ƙila ma shigowar safe zai yi" Ambaton sunan Daddy ya saka Mahomet wangale baki kamar wani ƙaramin yaro,ya shiga murna Abbasi ya murmusa yace "to yanzu ai ka tsaya a rage ma duguza ka ga in Daddy ya gan ka haka ba zai ji daɗi ba"kai ya girgiza cikin muryarsa ta maras hankali yace "sai dai in yi da kaina amman babu wanda zai taɓa min kai" Ammi wacce ke zullumin zuci jin mijinta zai dawo tayi saurin cewa "Abbasi ɗauko masa almakashin ya gyara da kansa ɗin" "Tawo mu tafi can tsakar gida "cewar Abbasi ,Mahomet ya bi bayansa sai da ya ɗauki almakashin sannan suka fita tsakar gida inda ba kasafai mutanen gidan ke zama ba. Da taimakon Abbasi ya ragewa duguzar ta shi tsayi sai kuwa yayi kyau,dama ba'a jima da yi masa gyaran fuska ba. Kakaɓe masa jiki yayi kafin ya kirawo mai gadi ya kwashe duguzar,Hajiya Atine da ke can gefe tayi saurin ƙarasowa inda suke ta na yamutsa fuska "miye haka Abbasi ?ka rasa wanda za ka yiwa aski sai mahaukaci Ɗan maƙiyiya ta?"rashin jin daɗin furucinta ya bayyana a fuskar Abbasi ƙarara yace "haba Hajiya yanzu wannan furuci ya dace da ke? wannan sam bai dace ba gaskiya sannan ki bar jifar sa da kalmar hauka domin Allah ne ya jarabe shi"ta taɓe baki tace "to ai shikenan Ammin mahaukaci ta zama uwar ka ƙarshen ƙauna kenan ko?sannan daga yau sai yau na haramta maka shiga sashen su"ta na gama faɗa tayi ƙuuu ta wuce ta na hararar Mahomet wanda ya ɓoye bayan Abbasi tun zuwanta. Hawaye suka zubo masa ya na jin wani ɗaci can ƙasan ransa,a zuciyar sa sai ya ke jin shi tamkar mai lafiya amman da yayi tunanin haka sai yaji kamar an tsikare sa da ƙwalwa sai ya mance taƙamaimai shi ɗin wane ne. "Wuce ka koma ɗaki kaji?"cewar Abbasi,kafaɗa Mahomet ya maƙe ya na mai riƙo hannun Abbasi yayinda ya fara motsa baki alamun ya na son yin magana amman ya kasa sai kukan da ya kubce masa.Jawosa yayi ya rungume sa tsam a jikinsa, Allah na gani ya na son ɗan uwansa sosai tare da son taimaka masa sai dai mahaifiyar sa ta tsani hakan.Bayansa ya shiga bubugawa ya na rarrashi kamar ƙaramin yaro kafin ya zaro wayarsa, Daddy ya kira amman bai ɗaga ba kawai sai ya aika masa text yayi masa bayanin abinda Hajiya Atine ta gindiya masa. Can kamar minti goma haka sai ga Hajiya Atine ta fito ta na kumfar baki,tsabar masifa har tuntuɓe ta ke ta na harɗe ƙafafu.Gaban Abbasi ya faɗi ganin ta na waige-waige alamun shi ta ke nema dan tuni sun gusa daga gun da ya yiwa Mahomet aski,sun koma wajen piscine inda agwagi ke wanka.Kallon yadda Mahomet ke nishaɗi ya na kallon yadda agwagin ke ta ɓacal-ɓacal cikin ruwa,Abbasi ya shagala da kallon Mahomet bai san Atine ta hango su ba har ma ta zo gaf da shi. Ɗauke sa tayi da mari tace "Ni ka yiwa gami da Alhaji ?har ka sa ya na min barazanar igiyar aurena akan wani banzar mahaukaci?"kwaratsin ta ya fargar da Mahomet zuwanta da sauri ya miƙe a zabure cikin rashin sa'a yayi glisser ya faɗa cikin ruwa kwacaaaa. "Mahomeeee!"Abbasi ya furta da ƙarfi ya na mai miƙa hannu sai kuma ya tsaya cak jin furucin uwa mahaifiya gare sa. Cikin sake jaddada masa ta kuma cewa "in har ka fiddo sa Allah ya isa nonona da ka sha ban yafe maka ba,ka bari in ya fito ka ja shi zuwa part ɗin su tunda wancan alƙawarin ya karye" Ido taf da hawaye Abbasi ya kalli Hajiya Atine ya kuma juya ya dubi Mahomet da ke ta wutsilniya cikin ruwa ya na buɗe baki can Allah ya bashi fasahar tashi saboda dama ruwan bai da zurfi sosai dan dai kawai bai da hankalin da zai samu dubara ne. Ya na fitowa Abbasi yayi Hamdallah ga Ubangiji ya nufe sa,faɗuwa yayi ƙasa ya fara kelaya amai sai kuma numfashin sa ya tsaya cak.A ruɗe Abbasi ya fara danna masa ciki nan ruwa suka ɓulɓulowa ta baki da hanci,sai da ya tabbatar duk ruwan sun fito sannan ya duƙa dan busa masa baki sai dai mi wani irin wari ne ya bugi hancin sa saboda an kwana biyu ba'a canza ruwan ba kuma duk sun yi kashi ciki. Daurewa yayi haka nan ya buɗe bakin Mahomet ya fara busa masa iska,ba a ɗauki lokaci ba numfashinsa ya dawo jikin sa,sai dai ya kasa buɗe ido.A na cikin haka wayar Abbasi ta fara ruri,Hajiya Atine da ke tsaye bayan su ta kashe kunne jin Abbasi ya ambaci sunan Daddy. "Ina cikin réunion ne shiyasa ban ɗauki appel ɗin ka ba, amman da na karanta text ɗin ka na ja ma mahaukaciyar uwarka kunne dan haka kar ka biye ta ka kula da ɗan uwan ka"Daddy ke faɗar haka a can ɓangaren,Abbasi yace "Daddy Mahomet ya faɗa cikin ruwan wankan agwagi kuma ya ƙi buɗe ido"yadda yayi maganar cikin rauni shi ya ɗaga hankalin Daddy,da sauri yace "ka ɗauke sa kuje asibiti mana,gobe zan shigo in shaa Allah"ƙit ya katse kiran. Ya na shirin saka wayar aljihu Hajiya Atine ta fige ta tare da komawa ciki,bai kula ta ba ya gwada ciciɓar Mahomet amman ya kasa doli ya kirawo driver su ya taimaka masa.Har sai da suka isa asibiti ya tuna bai shaidawa Ammi halin da ake ciki ba,ya lalaba aljihu yaji babu waya ya dafe kai ya fito harabar asibitin yace ma Ado "Please je ka sanar da Ammi halin da ake ciki shaf na manta ban sanar da ita ba"Ado yace "sai ni ke ganin gaya mata ɗin zai iya zama matsala mi zai hana mu jira mu ji abinda Dr ɗin zai ce?"Abbasi ya girgiza kai yace "a'a gwara a sanar da ita dan tunaninta zai iya bata ko fita yayi"Ado na shirin magana Dr ya fito ya kira Abbasi . Ɗakin da Mahomet ke ciki suka shiga,a zaune suka tarar da shi kan bed ya ƙi barin a saka masa ƙarin ruwa saboda a samu ƙarfin jikinsa ya dawo.Da lalami Abbasi ya ciyo kansa a ka saka mashi ƙarin ruwan da bai ɗauki minti goma ba ya ida,"ya kamata a cire masa wannan jallabiyar tunda ta jiƙe kar mura ta kama shi"cewar Dr Abbasi yace "ok yanzu da mun isa gida za'a cire"ordonnance Dr ya bashi ya jawo hannun Mahomet suka fito suka shiga mota Ado ya ja su. A bakin get suka tarar da Ammi ita da mai gadi ya na yi mata bayanin abinda ya faru,ajiyar zuciya ta sauke ganin Mahomet ya fito daga mota bisa ƙafafun sa. "Ammi ga mu mun dawo mu je ciki"cewar Abbasi,Ammi tace "eh yanzu mai gadi ke faɗa min,yaya jikin na sa?"Abbasi na riƙe da hannun Mahomet ya amsa mata da "alhamdullah"su na masu shigewa part ɗin ta. ★★★ *MAI JAN GERO* Banda murƙususu da matsar ƙwalla babu abinda Maryam ke yi tun safe,ta rasa yadda za ta yi ciwon ciki mai azaba ke damun ta shiyasa ma ta tafi makaranta ba ta daɗe ba ta dawo gida ta tarar kuma Inna ba ta nan ƙila ta shiga makwabta kasancewar ba ta rufe gidan ba sai ɗaki. Ta na nan kwance taji marar ta haɗi da cikinta sun murɗa lokaci ɗaya,da sauri ta ɗauki buta ta shige banɗaki ta fara zawo🤣 zuwa can kuma ta fashe da kuka ta kiran ta shiga uku sakamakon ganin jini da tayi sai zubowa ta ke. Ta na kuka haka ta wanke ta fito,ciwon ma sai ta neme sa ta rasa sai tunanin yadda za ta cewa Inna ta ke.Tashi tayi ta koma banɗaki ta duba pant ɗin ta tare da shafowa ,jinin ta kuma gani ai kuwa ta ƙara sautin kuka ta fito ta fara zagayen gida sai da ta gaji ta zauna ta rabka tagumi.Tsawon lokaci ta na zaune sai taji damshin ruwa kamar ya jiƙata,tashi tayi ta kwance zane nan ta shiga tashin hankali ganin ya ɓace wani uban ihu ta buga wanda yayi daidai da shigowar Inna. Da sauri ta nufo ta tana cewa "ke lafiyar ki?" "Wayyyo Inna shikenan nayi abun kunya na haifi ɗan shege, wayyyo Inna na haihu amman ban ga jaririn ba" Ƙirji Inna ta dafe sai kuma idonta ya sauka kan zanen da Maryam ta jefar ƙasa,da sauri ta ɗauke sa tace "jinin mine ni ke gani?"baya Maryam tayi tace "wlh Inna nima haka na gan shi tun safe ni ke jin ciwon ciki shine yanzu na haihu"mi ina za ta yi in ban dariya ba saboda ta gane jinin al'ada ne Maryam ta fara...... Jikar Rabo ce 😎 [06/02 à 14:49] Mrs SADAUKI 💫: *MATAR MAHAUKACI*🙆🏻‍♀️ ```Destiny Love and Romantic story``` Dedicated to *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR* 🇳🇪 ina alfahari da ƙasa ta✊🏻 *☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE* 5-6 Asubar farin ma aikatan gidan suka shiga aikin gyare-gyare yayinda Ammi ta shiga kitchen da kanta domin girkawa mai gidan nata abinci da kanta.Mahomet na falo ya na kallon Ball ya ƙurawa tvn ido kai kace ya na fahimtar abinda ake yi,ya na nan zaune sai ga Hajiya Atine ta shigo da sauri ya tashi jiki na mashi rawa.Wata banzar harara ta watsa masa tare da jan tsuki kafin ta samu waje ta zauna ta na taunar cingam kamar wata tsohuwar karuwa.Mahomet cikin muryar rauni yace "Ammi!"da ɗan ƙarfi ta yadda za ta jiyo,daga can kitchen tace "ya dai Mahomet ko ruwa kake so?"jin yayi shiru ya saka Ammi fitowa.Ja tayi ta tsaya ta na kallon Hajiya Atine sai kuma ta share dan ta san bai wuce makircinta ganin Alhaji zai dawo kuma ta san direct nan zai shigo tunda ba ita ke da girki ba. Da sauri ya nufi mahaifiyar sa ya koma bayanta ya na leƙon Hajiya Atine kamar yaron da ke leƙen abun tsoro,"sannu"Ammi ta furta ta na kallon Atine sai da ta taɓe baki kafin tace "ciwo ki ga a jikina koko cikin mawuyacin hali kika ganni?ga wanda ya kamata ki jerawa sannu nan mai fama da cutar da babu magani" Sosai maganar ta baƙanta ma Ammi rai amman ta danne zuciyarta tace "Allah mai girma bai taɓa hallitar ƙwayar cuta ba fa ce sai ya fara yin makarinta ko wane ciwo a duniya da maganin..."Hajiya Atine tayi saurin katse ta da "ah kice maganin da likitoci suke ɗirka masa na banza ne tunda sun kasa warkar da shi kawai ɓarnar kuɗinmu mu ke yaro sai ƙara haukacewa ya ke na san nan gaba ma duka zai fara"ta ida maganar ta na mai yi masu kallon masheƙan hatsi. Kafin Ammi tayi magana Allah ya baiwa Mahomet damar furta "Ni ba MAHAUKACI ba ne Ammi da hankalina ban san miye ya sa..."sai kuma yayi shiru jin kamar an tsikare sa da kwanya,dariya Hajiya Atine ta tirtse tace "au!da mi za ka ce hhhh"Ammi ta shafi kumatunsa tace "sha kurumin ka takwaran Manzo domin kuwa alƙawalin Allah gaskiya ne da kansa yace «BA MU SAUKAR DA ALƘUR'ANI BA FA CE DAN YA ZAMO MAKU WARAKA»shi littafin Allah mai Tsarki dukkan sa rahama ne ga al'umma sannan in shaa Allah cutar kamar gobe za ka samu lafiya" Hajiya Atine ta ja tsaki tace "ayi mu gani in tusa na hura wuta,aikin banza aikin wofi yaro ya yaje yayi shaye-shayen sa za'a liƙawa aljannu ina ce kwanaki gangaren Unwala aka samo sa ya na sha wiwi wa ya sani ma har da yaran mutane ya ke ƙwaƙulewa"ta na gama faɗa ba ta ida rufe bakinta ba Ammi ta wanketa da mari daidai nan kuma Alhaji Issufu ya sallamo tare da kunno kai Abbasi na take masa baya. Hajiya Atine abun nema ya samu daman hakan ta ke so ta faru kawai sai ta ɓare baki ta na kuka,tare da cewa "Ammin Mahomet ni kika mara?daga faɗin gaskiya ?ai shawara na baki ban ce doli sai kin yi aiki da ita ba kuma Allah na gani ba da wata niyya na kira Mahomet mahaukaci ba sai dan takama doli amman ba komi"ta ida maganar ta na sharar ƙwalla tare da ƙoƙarin fita. Alhaji Issufu wanda fuskarsa tayi ja saboda ɓacin rai yace "Hajiya je zauna"babu muso Atine ta zauna,ya maido dubansa ga Ammi wacce ta ke kallonsa "ke kuma ina son sanin mi tayi maki kika mare ta saboda na ji ƙarar marin balle ki ce sharri tayi maki"babu tsoro ko shakka Ammi tace "eh ƙwarai kuwa na mareta saboda ba zan bari ta tozarta min Ɗa ba tare da yi mashi sharri mafi muni "da sauri Hajiya Atine tace "miye na sharri daga nace jiya Abbasi ke faɗan ciwon Mahomet kamar shafar aljannu shine fah na zo mata da batun Malamin nan da ya yiwa Ramlatu aiki ya fitar da aljannun da suka hanata aure yanzu haka fah an yi auren har da albarkar yara shine Ammin Mahomet ta rufe ni da masifa wai ɗan ta ba MAHAUKACI ba ne da na matsa kawai sai ta kwaɗa min mari"ta ƙarashe ta na fashewa da wani irin kuka kai kace mutuwar uwa ko uba aka shaida mata. Ammi tsaye tayi ta na kallon Atine ta na mai jinjina ƙarfin makircinta da yadda ta iya drama kai kace ƴar wasar kwaikwayo, Alhaji ya dubi Ammi yace "miye laifinta a nan dan ta nuna maki hanyar alkhairi?zo ki rama marin da tayi maki"da sauri Abbasi ya matso yace "Daddy kar ayi haka tunda ta riga ta faru kawai abar zancen ka yi masu nasiha kawai,kai fah shugaba ne in kace ta rama to wata masifar ce za ka kuma kunnowa sulhu ya kamace ka" Atine ta miƙe ta na jin wani gululun baƙin ciki dan ta san tunda Abbasi ya saka baki to fah maganar sa Daddy zai ɗauka "Ni na tafi Abbasi ka karɓan abincina tunda dai a tare mu ka yi girkin balle a hana ni"ta faɗa ta na mai ficewa Abbasi ya dube ta da kallon mamaki dan ya san ƙarya ta gilla saboda a part ɗin ta ya barta lokacin da zai tafiya ɗaukar Daddy aéroport. Kitchen Ammi ta shige dama jus ne ta ke ɗurawa a budo dan ta gama komi.Mahomet wanda tun ɗazu ya kasa yin komi ya kalli Daddy da idonsa da ke nuna zallar tsoro,gajiya da kuma begen mahaifin na sa.Hannuwa Daddy ya buɗe kamar wani ƙaramin yaro ya ƙarasa inda ya ke tsaye tare da faɗawa jikinsa, Daddy ya zagaye bayansa da hannuwansa ya na sake saka sa ƙirjin sa.Sanyayar ajiyar zuciya Mahomet ya fara saukewa ya na jin wata nutsuwa na shigar sa kafin wasu hawayen farin ciki su zubo masa ,a zuci yace "Allah kai ne abun godiya ina sake gode maka bisa ni'imar da ka yi min wacce ba kowa ka baiwa irin ta,ni ɗin na kasance tamkar ruwa da ƙanƙara ne wani gun nayi tauri wani gun kuma da taushi.A baɗini na sani mai lafiya ne kamar kowa amman a zahiri mahaukaci ne ni wanda kai kaɗai ka san miye sirrin da ya ɓoye wanzuwata a ruwa biyu."ƙara rungume mahaifinsa yayi wanda duk duniya bai da kamarsa,saboda sai in ya na tare da shi ne kawai ya ke sanin ainahin shi ɗin wanene ya ke kuma samun nutsuwar yin tunani daidai da na masu cikakken hankali. "Mu je ka faɗan yanda ka yi kewata"cewar Daddy ya na zame sa daga cikin jikinsa ya zaunar da shi kan salon kafin shi ma ya zauna ya kamo tafukan hannun Mahomet. Murmurshi yayi ya dubi mahaifin sa yace "Daddyna..."sai kuma yayi shiru ya ɗaga kai ya kalli Abbasi wanda ya ke tsaye rataye da jakar Daddy ya harɗe hannuwa ya na kallon su.Kamar wani ƙaramin yaro Mahomet ya turo baki ya na kallon Abbasi wanda ke masa dariya,wacce kuma ba ta rasa nasaba da yadda sangartar Mahomet ɗin ta motsa. Daddy ya dubi Abbasi yace "Abbasi ba mu wuri za mu yi magana da farin cikina"Abbasi na dariya ya ajiye jakar ya shiga kitchen ya tarar da Ammi tsaye ta na sharar ƙwalla.A gabanta ya tsaya ya marairaice fuska yace "please Ammi ki yi haƙuri dan Allah ni na san sharri Hajiya tayi maki,dan Allah ki ƙara haƙuri ki bar biye mata "kai kawai Ammi ta jinjina tare da ɗaukar plate ta zuba masa abinci. A falo kuwa murya ƙasa-ƙasa kamar ta munafuki Mahomet ya fara magana "Daddy nayi kewar ka sosai,a kullum idona su na kan hanya da tsumayen ganin ka,zuciyata ta raunata sai ni ke ganin tamkar in babu kai babu Mahomet wani sa'in kuma sai naji tamkar kai ne innuwata wacce zan raɓa na ji sanyi"shiru Daddy yayi ya na kallon farin cikin na sa don duk duniya babu abinda ya ke so sama da Mahomet in ka fidda Inna ita ma ɗin dan ta kasance uwa mahaifiya gare sa. Rasa mi zai ce yayi kawai sai ya jawo sa zuwa jikinsa,lamarin Mahomet na basa tsoro sosai haɗi da mamaki.Bayan Daddy babu wanda Mahomet kan iya yin fira da shi tunda wannan cutar ta same sa,in kaji yayi magana to ba mai tsawo ba ce. Ammi ta fito ta dire tray bisa table tamkar babu abinda ya faru ta tsiyaya lemu ta zuba a cup ta ɗan duƙa kaɗan tace "sannu da zuwa Abbansu fatan kun sauka lafiya?"murmurshi Daddy yayi ya karɓi kofin yayi Bismillah ya fara sha ya na jin sanyi biyu na ratsa zuciyar na farko yadda Ammi ta kasance mace tagari komin suka yi faɗa ba ta hana shi abinci ko kuma haƙin kwanciya,na biyu kuma daɗin ɗanɗanon lemun gami da sanyin sa. Sai da ya kai rabi sannan ya ɗora kofin a bakin Mahomet ,sannan yace "alhamdullah uwa tagari"Abbasi ya kalli yadda Daddy ke mu'amula da su Ammi ba kamar yadda ya ke yi ba in ya je can part ɗin su wato ɓangaren Hajiya Atine.A zuci yace "baƙin halin Hajiya ya sa haka"a zahiri kuwa cewa yayi "Ammi zan wuce ina abincin Hajiya ɗin?"miƙewa Ammi tayi ta koma kitchen ta zubo masa a kula kafin yayi sallama ya fita. Tamkar wasu sabbin aure masu ɗan jinjiri haka suka saka Mahomet tsakiya su na cin abinci cike da soyayya da ƙaunar juna. ★★★ *MAI JAN GERO* Cikin gunguni Maryam tace "Ni fah na gaji da wanke pant da tsumman nan ,sabida Allah kamar wata ƙazama kullum cikin wankin jini"ta ida maganar ta na matse wani ƙyalen atamfa wanda Inna ta bata ta na yin ƙunzugu da shi. Ta na gama wankan ta fito ta ɗaura alwala kafin ta wuce ɗaki,pant da ƙyalen ta shanya bisa ƙarfen gado sannan ta ɗauki wani busashen ƙyale gami da pant tayi ƙunzugu kamar yadda Inna ta koya mata. Tapis ta shimfiɗa ta saka hijabi,har ta fara iƙama taji Inna na cewa "au!wai dama ba ki gama jinin ba shine na gan ki ɗazu ki na sallah asubahi?"da sauri Maryam ta juyo ta na kallon Inna wacce ta dawo daga gidan buki. Rau-rau tayi da ido tace "har yanzu ya na zubowa"Inna tace "shine kuma kike sallah ba tare da kin gama ba?"Maryam ta ɓata fuska tace "in ya na zubowa ba'a yin Sallah?" "Eh mana sai ya ɗauke kin yin wanka tukunna sannan ki koma yin Sallah" "Shine kuma kika ƙi faɗa min kika bar ni ina ta aikin banza?"cewar Maryam ta na zare hijabi. Inna tace "ah toh ni na san digin garin wai baƙuwa da tayi kashi cikin moɗa,na zata kin gama ne da na ga kin yin wanka da asuba zan ce ko na tsarki ne kika yi" Maryam tace "wankan tsarki?"Inna ta ce "ungo dubala da jus in kin canye sai na yi maki bayani"karɓar ledar tayi ta ajiye kan gado tace "a'a yi min yanzu" Inna ta fara yi mata bayanin daga lokacin da mace ta fara yin jinin haila ta girma kuma in namiji ya taɓata ciki za ta yi,sannan in an gama ana yin wankan tsarki nan dai ta koya mata komi..... *Ga masu son yin payement ƙofa a buɗe ta ke, 200₦ ƴan Niger 300f duk wacce ta san ba ta shirya saya ba dan Allah kar ta min magana* +22795045822 Jikar Rabo ce 😎 [07/02 à 12:44] Mrs SADAUKI 💫: *MATAR MAHAUKACI*🙆🏻‍♀️ ```Destiny Love and Romantic story``` Dedicated to *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR* 🇳🇪 ina alfahari da ƙasa ta✊🏻 *☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE* 7-8 Fitowarta daga wanka kenan taji sallamar bakin ƙofa,bokitin ta ajiye ta gyara zaman hijabinta kafin ta leƙa. A tsaye ya ke hannunsa riƙe da fararen zomaye🐿️ mata da miji,ya na ganinta ya washe baki yace "Mairo ta ai na zata ba za ki fito ba"sai ta ɗan sunne kai tace "ah haba miyasa za ka yi wannan tunanin?" Rabe ya miƙo mata zomayen yace "wlh Mairo sai ni ke ganin kamar Inna ba ta son soyayyar mu da ke shiyasa ni ke jin tsoro"kallon zomayen tayi tace "Ni fah tsoronsu ni ke,ina kuma ka samo su?"yace "sayo su nayi domin ke,kin san yau sallar masoya shine na kawo maki cadeau"har ga Allah Maryam taji daɗi hakan yasa ta miƙa hannu ta damƙi cikin ɗaya da sauri ta saki jin taushi. Rabe yayi dariya yace "kunnuwa za ki kama saboda Zomo duk jikinsa tsoka ne babu ƙashi"ta ɗan ja da baya tace "to in fah na katse masa kunnuwa ,a'a ni dai gaskiya ba zan iya riƙewa ba"dariya yayi yace "to mu je na kai maki su cikin gida sai na saka maki su cikin akurkin kazar da na baki kafin na kawo kajin"hanya ta basa ya shigo ya saka su cikin keji wanda ainahi dama shi ya kawo shi da yayi mata alƙawarin kaji sama da shekara ɗaya kullum yau gobe zai kawo. Ya na saka su ya rufe yace "zuwa an jima zan kawo maki karas da salati sai ki basu"Maryam tayi murmurshi tace "na gode sosai matuƙa Allah bar zumunci"Rabe har ya washe baki jin ƙarshen furucinta yasa ya gimtse yace "zumunci kuma Mairo?ko har yanzu ba ki fara sona ba?" Ƙofar shiga ɗaki ta nufa ta na mai cewa "yanzu dai sai an jima kar Inna ta tarar da kai ka sa ta doke ni"ba don ran Rabe ya so ba ya bar gidan cike da zullumi. Gefen gado ta zauna ta fara shafa mai ta na mai cewa "ah yo toh ina dalili ka sa ni yin ƙarya sabida Allah a rubuta min zunubi,ban sonka amman ba zan faɗa ma ba kar ran ka ya ɓace amman nan da ɗan lokaci zan bar ma garin gaba ɗaya Allah dai ya bani BEPC ina samu zan koma gidan Kawu Issufu"ta na gama shafa mai ta saka kayanta ta haye gado ta fara tunanin rayuwar da za ta yi a Maradi. "Ko yaya zan kuma kasancewa?an ce jarabatu bai da lafiya yanzu ƙila ba zai takura ni ba mtws da wasu ido na sa irin na kwartaye"Maryam ke sambatu ita ɗaya sai kuma ta bushe da dariya tace "oh Maryam ko ina kika taɓa ganin idon kwarto?"sai kuma tayi shiru ta na tunani "kamar dai irin na Mahomet masu shegen kaifi sai yayi ta kallon mutane kamar maye"ta faɗa ta na mai lumshe ido. ★★★ *MARADI VILLE* Alhaji Issufu wato Daddy shine hakimce bisa kujera ta alfarma ya na latsa waya yayinda matan sa su ke zaune ɗaya waje suna jiran jin abinda yasa ya kira su. Sai da ya ɗauki lokaci ya na aiki da wayar kafin ya ajiye ya dube su cikin bada umarni yace "an kammala gida an yi komi zan turawa kowacenku 1million ta sayi abinda ta ke buƙata zan haɗe ku gida guda da Bilkisu (ɗayar matar sa wacce ke wani gida daban)sannan falo guda ne ni zan zuba kujeru da duk abinda ya dace ban son rigima ko kuma tsiyar gumi duk wacce ta nemi tayar min da hankali zan sallame ta tunda ba auren zobe mu ka yi ba"tunda ya fara magana suke kallonsa Hajiya Atine tace "to ai wannan rashin adalci ne wato ita ga matar so shiyasa ba ka kirata ta zo nan ba in ya so duk wannan jawabin ka yi shi gabanta amman da ya ke ba ka son ranta ya ɓace shine..."ɗagan ta hannu yayi yace "kin fi kowa sanin Balkisu ba ta iya shirmen da kuka iya ba,kuma déjà na sanar da ita yanzu haka ma har ta fara kai kayanta.Abu guda ni ke son na gaya maku wannan banzar kishin ku ajiye sa a nan saboda matata baturiya ce ba ta son kwaramniya"ya na gama faɗa ya tashi tsaye tare da ɗaukar wayar sa ya nufi waje inda Abbasi ke zaman jiran sa cikin mota. Hajiya Atine ta dubi Ammi tace "kin ji wani rashin adalci ko?yanzu hakan da yayi daidai ne?"Ammi ta miƙe tace "ai sai haƙuri tunda kuma ya riga ya yanke hukunci"Atine tace "ai kamata yayi ki yi masa magana tunda ke ce babba, wannan abu sam babu adalci shiyasa banzar yarinyar nan ta ke wani jiji da kai ta na hura hanci sama saboda ta ga ya fifita ta sama da mu"Ammi dai ba ta biye ta ba ta dawo ɓangarenta ta fara shirin komawa sabon gida. Abbasi da Daddy hanyar Mai Jan Gero suka kama cikin tafiyar da ba za ta wuce awa ɗaya ba suka isa.Tun a bakin ƙofa su ke jiyo masifar Inna sallamar da su ka yi ma ba ta amsa ba,Maryam na ganin Daddy ta rugo da ɗan gudunta ta na shafar ƙwalla tace "Kawu dan Allah ce ta bar min zomaye na kar ta fitar da su"Daddy ya riƙo hannun ta suka ida shigowa ciki sai a lokacin Inna ta ɗago ta kalle su. "Ka na fa ganin yarinyar nan ta raina ni ai yau saura kaɗan ta aika ni lahira ƙila da ka tarar ana zaman zana'iza ta" Abbasi ya kece da dariya yace "Inna ki mutu har a kaudo ki duk ba mu sani ba?ai mu ne fark..."kallon da Daddy yayi masa ne ya sa shi yin shiru. "Mine ne ya faru?"Daddy ya tambaya,Inna tace "ah toh mi ma a bai faru ba,ka na gani yarinyar nan da kwashe-kwashe ta je ta jajiɓo min zomaye kingin kaɗan na kare ƙafa ina shigowa cikin gida na gane maka abu da dogayen kunnuwa farare ƙal kamar Mala'iku sun nufo ni ita ma ta kwaso da gudu ta na ta shiga uku Inna taimaka,na zata mugun abu ne nayi jifar ƴan bori na faɗi ƙasa wai ashe nufin ta na taimaka kar zomayen su tsere" Tun daga Daddy har Abbasi dariya suka shiga yi, Daddy yace "miyasa kuka fiddo su?wai ina ma kuka samu zomaye?"Inna ta kaiwa Maryam ranƙwashi tace "wannan za ka tambaya"Daddy ya maido dubansa ga Maryam, rau-rau tayi da ido ta ƙi faɗa. Tabarma Inna ta shimfiɗa masu suka zauna,nan fah aka fara gaishe-gaishe.Maryam ta kawo masu ruwa sai wani sunne kai ta ke yi kamar ta na gaban surukanta har abun ya baiwa Daddy dariya yace "Maryam sai yanzu aka tuna da tabi'ar?har yanzu kunyar nan ta ki ta na nan ashe ta Fulani"Inna tace "ta sakalci dai,jiya ma haka ta sunne kai gaban saurayi kai kace ubanta ne"Daddy ya ɓata fuska yace "saurayi kuma Inna?shine kike barinta ta na zuwa zance karatun fah?" Inna tace "ita ke fita da kanta,ina su Mahamadu da mamarsa?"Inna ta juya zancen Daddy ya ɗan nisa yace "su na nan lafiya na baro su suna shirin komawa sabon gida"jin furucin sa yasa Inna ɓata fuska ta juye kai. Daddy yace "dan Allah Inna ki yi haƙuri ki koma can Maradi ko dan cigaban karatun Maryam" "Babu inda zan je Maryam kuma ga ta nan sai kun dawo amman ni ba zan zauna da matanka ba su na yi min shegantaka iri-iri kamar sa'arsu"Inna ke faɗa cikin jin haushi. "In shaa Allah hakan ba za ta kasance ba Inna na yi maki alƙawari kuma zan gindiya sharaɗi duk wacce ta ɓata maki rai a kan auren ta"cewar Daddy,Inna tace "a'a ba za ayi haka ba,ku je kuyi zaman auren ku "Abbasi yace "haba matar dan Allah ki tashi ki shirya mu tafi"sigar da yayi magana yasa Inna yin dariya tace "abu kamar lakuru ai ko tafiyar ce ba yau ba"Abbasi yace "ai kam yau ƙafata ƙafar ki har Maradi da shirin tafiya da ke mu ka zo" Inna tace "a'a sai dai ku tafi da Maryam ni zan zo daga baya"Abbasi ya riƙo hannun ta yace "ki min alƙawari?"kai ta ɗaga masa kafin ta zubo masu abinci Maryam kuma ta fara shirya kayanta. Sai marice liƙis suka baro Mai Jan Gero suka nufo Maradi ko da suka shigo gidan tuni an fara kiraye-kirayen sallah magrib.Part ɗin Ammi Maryam ta wuce bakinta ɗauke da sallama amman sauran ta tsaya cikin maƙogwara ganin Mahomet gaban tv daga shi sai gajeren wando fararen cinyoyinsa duk a fili ga gargasa duk ta luluɓe su. Rawa ya ke irin ta yadda ya ga mutanen ciki na yi,dariya Maryam ta tuntsire da ita ta na sake kallon yadda abarsa ke yin ƙasa da bisa a zuci tace "ƙaton banza ji kamar wani mahaukaci sai rawa ya ke kuma a haka"Muryar Ammi taji ta na cewa "wa ni ke gani kamar Maryamun Inna"sai a lokacin ta bar kallon Mahomet wanda tunda ya ji dariyarta ya tsaya cak ya na kallonta zuciyarsa na dokawa. "Ina wuni Ammi "Maryam ta faɗa ta na mai ƙarasawa,"lafiya lau ya gida ina su Inna da fatan duk ku na lafiya ?" "Lafiya lau tace a gaishe ki ma"Maryam ta faɗa ta na mai zaunawa,Ammi tace "ina amsawa ya aka yi kika gane gidan?dan rabon ki da nan an kusa shekara ai" "Tare mu ke da su Daddy da kuma Abbas sun wuce masjid ne"Maryam ta bata amsa, Ammi ta ce "shiyasa je ki bedroom ki yi wanka ina zuwa"miƙewa tayi Mahomet ya raka ta da ido ya na jin wani haushin ambaton sunan Abbasi da ta gyara da Abbas. Hannunsa Ammi ta jawo tace "mu je ka tafi ɗakin ka"murya na ɗan rawa yace "zan yi sallah"da murna Ammi ta raka sa ɗakinsa sai da ta tabbatar yayi alwala har ya fara sallah ta baro gun. Pompo Maryam ta buɗe ta shiga yin wanka kamar ba gobe,ta ɗauki sama da minti talatin sannan ta fito ta yi sallah magrib. Ta na nan zaune Abbasi ya shigo mata da akwatin kayanta,ta gefen ido ta ke ƙare masa kallo ta na jin sanyi na ratsa ta mai garwaye da shauƙin sa. Ya na ajiyewa ya juya ya fita Maryam ta bi bayansa da kallo, Allah na gani tun ta na ƴar ƙarama ta ke dakon son Abbasi wanda ta kasa ɓoyewa har ya kai ya gane amman tsabar iya yi ya nuna kamar bai sani ba. Goshinsa na ƙasa sama da minti goma ya na kwarara addu'a kamar ba gobe,hawayensa sai ambaliya suke su na jiƙa tapis.Can ya ɗago yayi tahiyar sallah ya salamce yayi tasbihi ya karanta *Allahumma ajirni minal naar*⁷ *allammma inee a'uzhu bika minn azabil ƙabar,wa minn azabi jahanam,wa min fitinatul masihi dajal*³ ya kawo Ayatul Ƙursiyu ya shafe jikinsa ya na jin sa garau cikin hankalinsa. ★★★ *NIAMEY* "Ƙasa..ƙwas"haka sautin takalmin ta suke fitarwa,sai girgiza jiki ta ke manya mazaunanta da breast na tsallo kamar za su fasa ɗamamar rigarta su fito yayinda dogon gashin ke kaɗawa.Tunda ta shigo jinin kowa ya koma ga akaifa sai gaisheta su ke ita kuma ta na wani basarwa,har ta kai bakin office ɗinta ta juyo ta kalli délégué wanda shine ke kula da duk wani abu na ma'aikatar. "Ka zo."shine abinda ta faɗa ta na mai shigewa ciki,muƙut ya haɗiye wasu yawu ya na jin wani abu mai ɗaci cikin ransa. Ko zama ba ta yi ba ya shigo a daƙile yace "ga ni"ba tare da ta juyo ba tace "ya ka gama tunanin ko yaya?"cikin jin haushi yace "eh nayi gaskiya ba zan iya saɓawa mahallacina ba,ban taɓa yin zina ba kuma ba zan fara a kan ki ba "juyowa tayi ta ƙure sa da manyan idonta wanda aka ƙarama gashi tace "ba ka isa ka bijirewa umarni na ba délégué doli ka biya min buƙatata,kai ne namiji na farko da Farida ta taɓa jin sha'awar sa " Délégué yace "ba zan yi zina ba muddin ina cikin gulbin hankalina na gaya maki tun farko ki sake tunani" Cikin karya murya tace "sha'awar ta ka fah na kai ta ina?" "Kiyi aure"shine abinda délégué ya furta,ɓata rai tayi tace "bai cikin tsarina ban na gaya maka ban taɓa sanin mace ce ni ba sai da na ɗora idona kan ka"ta ida maganar ta na mai takowa inda ya ke...... *Littafin kuɗi ƴan Nigeria 200₦ ƴan Niger kuma carte airtel ta 300f za ku turo wadda ta shirya saya ta yi min magana ta WhatsApp* +22795045822 Jikar Rabo ce 😎 [09/02 à 15:24] Mrs SADAUKI 💫: *MATAR MAHAUKACI*🙆🏻‍♀️ ```Destiny Love and Romantic story``` Dedicated to *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR* 🇳🇪 ina alfahari da ƙasa ta✊🏻 *☀️FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️* ```MRS SADAUKI 💫✍🏻``` _______________________ Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR Call 08066268951* *PAGE* 9-10 Caraf idonsu ya sarƙe cikin na juna,wani irin sarawa kan délégué yayi ya na jin sa wani iri. Murmushin mugunta Farida ta saki daidai lokacin da ta ƙaraso gab da shi har su na jin hucin juna,dukan hannuwanta ta ɗora saman fafaɗan ƙirjinsa ya sauke numfashi ya na mai ƙara sanya idonsa cikin nata. Lips ɗin shi ta fara shafawa da ɗan yatsanta wanda ya sha faux ongles (akaifun kanti)da sauri ya lumshe ido ya na jin wani sauyi wanda bai san taƙamaimai na miye ba.Shi dai bai jin sonta amman a shirye ya ke da bin duk umarnin ta,"kiss me"ko gama rufe baki ba ta yi ba délégué ya sauke bakinsa kan laɓanta. A hankali ya tura halshensa cikin bakinta ya fara jujuya shi kafin ya yiwa hannuwansa bisa manyan mazaunanta.Wani yarrr Farida taji hakan yasa ta ɗan ƙankamesa,shi kuma har jikinsa ke kyarma ya na mamatsa ta haɗi da embrassé ɗin ta.An ɗauki lokaci kaɗan kafin ta raɓa gefe ta na mayar da numfashi,karon farko kenan a rayuwarta da ta taɓa kasancewa da namiji duk tantirancin ta iya gidan rawa ne da shan giya amman namiji bai taɓa burge ta ba balle so délégué ma haka kawai taji ta na sha'awarsa musamman manyan taɓansa baƙaƙe masu kauri. "Zauna a nan"cewar Farida ta na mai jawo masa kujera,kamar wanda yayi maye haka délégué ya zauna.Ta ƙasan ido ta ke ƙarewa babbar hallitar sa kallo wacce ta ɗan kumburo ta jikin wandon sa,numfashi ta sauke ta na jin wani feeling gami kuma da tsoron haɗuwar su a bed. Gorar ruwa ta basa ya sha nan ya sauke ajiyar zuciya zufa na tsatsafo masa,babu jimawa ya ji nutsuwar sa ta dawo.Ya kalli Farida yace "ina son komawa akwai aikin da ni ke son ƙarasawa koko ki na da buƙatar wani abu?"kai ta girgiza masa ta na jin wani sanyi na ratsata tace "no je ka RDV ɗin mu sai gobe a hotel Larewa ka zamana cikin shiri" kai ya jinjina alamun ya ji sannan ya fice. Ɗan tsalle Farida tayi gami da ƴar rawa tace "waiii ! Yayi Malam ka iya aiki ai na zata kwalli nan ba zai yi ba"ta na maganar ne tare da daddana waya ta kara a kunne,bugu biyu aka ɗauka cikin zumuɗi Farida tace "ƙawata gobe ki shirya na kai ki gidan malam ai kin ce ba za ki yarda ba sai in har délégué ya amince da ni ko?to yanzu mu ka gama raƙarƙashewa"daga can ɓangaren Hawali tace "jira ni gani nan zuwa ai ki na office ko?"da "eh"ta bata amsa kafin ta kashe. Babu jimawa sai Hawali,bayan ta zauna Farida ta yi mata bayani tiryan-tiryan sannan ta ɗora da cewa "ai ƙawata kawai ki sa a ranki kin samu aikin yi,dubi wannan gudar ma'aikatar dukan mutanen da kika gani ƙarƙashin ikona su ke kuma wlh duk ta silar malam ne"Hawali tace "ai na sani kawai ni tsoron zuwa gidan boka ni ke" Farida ta harareta tace "wa ya gaya maki boka ne?to wannan malami ne kuma yanzu in mun tai za ki gani har alƙur'annai cikin ɗakinsa"da wayo da daɗin baki ya saka Hawali yarda suka tafi gidan malam. *Unguwar Gamkalé* Unguwa ce ta masu matsakaitan hali wanda za'a iya kiran su da masu rufin asiri,cikin unguwar Farida ke ƙara kutsa kai cikin mota Hawali na gefenta har suka kawo wani gida mai zanen aljannu da wasu kalolin mugayen sheɗanu. Ƙarƙashin ƙaton iccen Kurna ta parker motar ta kafin su fito,jiki a sanyaye Hawali ke bin bayan ta sai kauda kai ta ke saboda ba ta son ganin zanen da suke a jikin katangar gidan. Malam Jaye shine cikakken sunan shi,shi ɗin ya kasance bafulatani mai ilimin addini sosai.Ya karanci tsibo fiye da tunanin mai karatu direct za'a iya kiransa da malam-ta boka,ya ƙware a harakar sihiri ko wane irin launi kuma mutane na jin daɗin aikin sa hakan yasa ba'a ɓoye ya ke sana'arsa ba kusan kowa ya san sa. Farida uwa mahaifiyarta tayi sanadin ta san malam Jaye dangane da lamarin aurenta sai dai juyin duniya Farida tace ita ba ta jin komi dangane da namiji,da farko Mama ta so ta tursasa amman malam Jaye yace ta bi abun a hankali da sannu komi zai zo daidai, wannan kenan. Kamar kullum yau ma gidan da mutane wasu sun zo yi masa godiya wasu kuma sun zo ayi masu aiki.Su na nan zaune har layi ya zo kansu,shigar su ke da wuya malam Jaye yayi murmurshi yace "lalle marhaban da matar gwamna,first lady ɗin Niger"kallon juna su Farida suka yi. Waje ya nuna masu suka zauna,malam Jaye yace "kafin ki faɗi buƙatar ina mai yi maki bushara da zama première dame du Niger domin kuwa taurari sun nuna za ki auri président (gwamnati) sai dai ban sa waye ba na yanzu ko kuwa wani sabo wanda zai hau"ya na maganar ne ya na kallon Hawali wacce sai fiddo ido ta ke da alamun mamaki Farida kuwa da fara'a tace "ƙawata na taya ki murna"Hawali ba ta tankata ba tace "Ni dai kiyi masa zancen abinda ke gabana" Farida tace "malam na gode sosai da kwallin mannau maganar da ni ke yi maka tuni délégué ya amince da ni ,mun yi da shi za mu haɗu gobe a hotel"malam Jaye yace "toh madalla amman ki canza shawara hotel bai dace da ke ba kawai ku wuce sabon gidan ki"Farida ta girgiza kai tace "ban so a san sirrina kuma mai gadi zai iya zargina"malam Jaye yace "sai ki san yadda za'a yi ya bar gun, wannan ƙawar ta ki da alamu har yanzu ba ta yarda da aikina ba"ya canza akalar maganai,Farida ta kalli Hawali da sauri ta girgiza malam yace "ba za ta faɗa maki ba amman ga shi nan a zuciyarta ta na ƙwanƙwanto" Farida ta ɓata rai tace "kin ga ki nutsu ki yi bayani kuma ki yarda ma buƙatar ki ta biya" kai kawai Hawali ta jinjina dan ita cikinta har murɗawa ta ke dan tsoron lamarin malam Jaye. Bayani tayi masa ta na son samun aiki ne "an gama in shaa Allah za ki samu aiki nan ba da jimawa ba,za ki kawo baƙin ɗan akuya da jajayen kaji biyu sai balma kuɗin aiki kuma sai buƙata ta gama sannan ki biya"cewar malam . Hawali ta zuge zip ɗin bag ta fiddo kuɗi tace "ga shi dai a saye kayan buƙatar in ya so mu dawo ko ya kika ce?"Farida ta karɓi kuɗin tace "tace ai malam bai amsar kuɗi sai ki je ki sayo da kan ki,tashi mu tafi tiraku mu nemo"murmurshi malam ya yi kafin ya sallame su. Da suka fito Hawali tace "ƙawata yanzu kam na yarda da batun ki,ki na ga tsabar iya aiki wai har ya gane maganar zucin da ni ke"dariya Farida tayi ta na shigewa mota sai bayan sun shiga ne ta ce"ai sai ma kin gan ki zaune luntsum cikin office ɗin ki sannan za ki tabbatar"nan suka cigaba da tattaunawa har suka kawo inda ake sayar da awaki,ba su sha wahala ba kuwa suka samu har kajin da sauran abinda malam yace. Sai da suka kai masa sannan Farida ta aje Hawali gida ita ma ta nufi na su.A falo ta tarar da Mama ta na zaune Papa na yanke mata farce kai kace Ɗan ta ne,babu sallama balle gaisuwa haka Farida ta wuce ɗakinta. ★★★ *MARADI VILLE* Wani irin tantatsetsen gida ne Daddy ya ƙera kai kace aljannu ne suka gina sa,bene wajen huɗu ne sai kuma ɓangarori daga ƙasa. Dukan matan sun ɗauki part ɗaya-ɗaya a can sama yayi saura ɗaya tal,Daddy kuma a can ƙasa ya ɗauki wani babban sashe wanda duk ya fi sauran girma.Abbasi da Mahomet su ma kowanensu sahen sa a ƙasa ya ke,Maryam kuwa ɗakin Ammi ta baje kolin ta. Yau kwana biyu da suka tare amman har yanzu matan ba su zauna gu ɗaya ba amman Daddy ya tsara masu zaman dîner duka ahalin. A ɗan gagauce ta shirya cikin wata farar riga doguwa irin mai buɗewa daga ƙasa,hoda ta shafa tare da kwalli sannan ta fesa turare ta fito. Tun daga nesa ta ƙarewa jama'ar gun kallo,Ammi na zaune gefenta Mahomet ne ya sunne kai sai Hajiya Atine ita ma Abbasi na gefenta,Romeo da Juliet kuwa wato Daddy da amaryarsa Balkisu su ma su na kusan juna. Ƙarar takalmin ta yasa shi saurin ɗagowa ya kafeta da ido,zuciyarsa ta fara motsawa sannan sauran gangar jikinsa.Kasa ɗauke ido yayi a kanta har sai da ta ƙaraso,ajiyar zuciya ya sauke ya na tuna baya.Hara Balkisu ta ɓalla masa wacce tun ɗazu ta ankare irin kallon da ya ƙure Maryam da shi kamar wani mai hankali,sunne kai yayi kamar farko. Gaishe da su tayi kowa ya amsa banda Balkisu da Mahomet wanda dama can magana ba ta dame sa ba.Kujerar da ke kusa da Ammi ta ja ta zauna,sai a lokacin sabuwar mai aikin da Daddy ya ɗauka ta matso tayi saving na su. A nutse kowa ke cin abinci har suka gama, Daddy yayi gyaran murya yace "Abbasi gobe sai ka shirya ka kai Maryam makarantar in ya so daga baya sai a samu driver da zai rinƙa kai ta" Abbasi yace "Daddy gobe ne fah tafiyar mu ko ka manta?"Daddy yace "wai miye za ka yi a Niamey ɗin?"kai Abbasi ya sunne kafin ya ɗago ya sosa ƙeya yace "to abu biyu ne dai na farko taron likitoci da za ayi gobe sai kuma wani abu mai muhimmanci da zan yi"Daddy yace "miye shi?"gaban Abbasi ya faɗi "ta ya zan faɗa ma Daddy mazantaka ta za'a duba min lafiyarta saboda saurin izani?kai ba zan iya ba"Abbasi ke maganar zuci Daddy kuwa ganin ya Abbasi ya yi shiru yasa cewa "to ko ma dai minene ka ɗaga tafiyar ta ka zuwa ƙarfe tara na safe in ya so bayan kayi réglé komi sai ka tafi" "toh Daddy"Abbasi ya amsa nan Daddy ya shiga yi masu nasiha gami da huɗuba kafin ya tashi ya nufi part ɗin sa,amarya Bilkisu ta tabi bayansa dan yau ita ce da shi. Hajiya Atine ta bi bayanta da harara tace "jarababbiyar tsiya"da sauri Abbasi ya tashi ya bar wajen. Ammi tayi murmurshi tace "miye laifinta daga ta bi bayan mijinta?"Hajiya Atine ta ja tsuki ba tare da tace komi ba dan so ta ke ta yaƙi zuciyarta ta bar kishin Ammi sai su haɗewa amarya Bilkisu kai. "Maryam tashi ki kai ɗan uwan ki ɗakin sa"cewar Ammi,miƙewa Maryam tayi ta na jin haushin nauyin kula da shi da aka liƙa mata a duk lokacin da Abbasi bai kusa. Hannunsa da ta kama yasa shi miƙewa,kamar raƙumi da akala haka suka nufi sashen Mahomet.Su na shiga ta hararesa tace "sungumemen ƙato da kai amman komi sai an yi maka mtws...da wasu idon shi kamar na fara je ka kwanta ga shimfiɗar ka can"ta nuna masa gado amman ya ƙi gusawa sai ma ido da ya tsura ma ɗan ƙaramin bakinta da ya ke masa masifa.Tsuki ta kuma ja ta kama hannunsa ta kai shi bakin bed tare da zaunar da shi,har za ta tafi sai kuma ta tuna Ammi tace ta rinƙa tofe sa da addu'a. Maɓalan rigar sa ta ɓalle ta cire masa rigai "tashi tsaye na taimaka maka ka cire dogon wandon tunda ka fi son zama da gajere sai kace tsohon kwarto"ta na maganar ne tare da ƙoƙarin cira sa tsaye har da wani riƙe tsaka-tsakin hammatar sa irin yadda ake yi ma yara,da gangan ya ƙi tashi ita kuwa ta yunƙura dakyat ta miƙar da shi sai kuma suka yi baya suka faɗa kan gado.Shi ke ƙasa ita kuma sama,da dukan hannuwan sa ya zagaye ƙugunta ita kuwa sai ƙoƙarin tashi ta ke zuciyarta na lugude ta na tuna huɗubar Inna na cewa da zarar mace ta kwanta da namiji ciki ta ke samu😹 Abbasi kuwa ya na fita ya kira Adamu abokinsa wanda tare suka shirya tafiyar,"allo abokina wlh yanzu ni ke shirin kiranka na shaida maka na yiwa Dr Farida magana tace babu damuwa in dai za ka biya ta to miye na damuwa"Abbasi ya sauke nanauyar ajiyar zuciya yace "Adamu ka tabbatar babu wata matsala kuwa ?kar ta je ta fitar da sirri na"Adamu ya ja tsuki yace "kai fah matsalata da kai ƙauyanci,na faɗa maka aikinta ne kusan ko wace likita ta Niamey ta na yin aiki musamman matsalolin ga da ya shafi maza in an yi accident mazantakar namiji ta bugu in ana son tabbatar da ingancinta to ita ake kira ko kuma inda namiji na so a duba masa ƙwan hallitar sa to ita ake kira tayi dubarar da sperm ɗin sa zai fito" Abbasi yace "ok to babu matsala amman Daddy ya ɓata mana tsari wai sai naje kai wannan bagidajiyar école mtws"Adamu yace "kamar ya?"Abbasi yace "kar ka damu zuwa 9h za mu tafi ai"nan dai suka cigaba da hira irin ta abokai. ★★★ *NIAMEY* Zaune ta ke bisa makeken gadonta wanda yau ne karon farko da ta taɓa hawa kansa tunda ta saye shi.Ɗan ƙaramin littafi ne a hannunta sai biro ta na rubuta abubuwan da za ta yi cikin satin ga,kama da zuwa taron likitoci da za ayi,mutanen da ke son ganin ta da uwanda ta ke son gani.Har za ta rufe littafin ta dafe kai tace "oh!shaf na manta da Adamu yace zai zo shi abokinsa Farida Allah shirye ki mantuwa da ƙurciyar ki"sunan Adamu ta rubuta da lokacin da ta tace masa su zo. Ta na nan zaune sai ga délégué ya fito daga wankan da ta sa shi,da sauri ta ajiye littafin gefe ta miƙe tsaye ta na kallon yadda ruwa ke masa ɗiga. Jikinsa ta faɗa ta na sauke ajiyar zuciya kafin ta fara shafar kwantacen gashin ƙirjinsa da ya kwanta luf saboda danshin ruwa, nipple ɗin sa ta ɗan murza kafin ta tallabo wuyan sa tayi ɗigigire ta cabki masoyanta wato lips ɗin sa. Da sauri délégué ya lumshe ido har bai san lokacin da ya ɗora hannunsa kan mazaunanta ba,kissing juna suka fara kafin a haukace Farida ta zuge zip ɗin rigarta ta faɗi ƙasa manyan breast ɗin ta uwanda su ke a cike suka bayyana. Délégué bai da wani zaɓi haka ya cabke su ya na sha ya na massaging,a haka ya ja ta zuwa bed ya na mai cire sket ɗin ta tayi sauran pant kawai. Rumfa yayi mata da ƙirjinsa,ya na mai cigaba da romance ɗinta babu kunya haka Farida ta janye towel ɗin ƙugun sa daidai nan free page ya ida😹😹😹 *Mai son cigaba zai turo 200₦ ta account ko kuma katin mtn* 3184721842 Bala Maryam Mikailu first bank *Sai ki yi screenshot ki turo min ta lambar WhatsApp ɗina* +22795045822 *Ƴan Niger carte ɗin airtel za ku turo ta 300f ta waccan numéro na sama*👆🏻 🚫 Dan Allah in ba ki tashi saya ba kar ki min magana,kuma dan Allah kawai ki turo da shaidar biya ko katin da na hau zan saka ki PAID GROUP . please banda kira🙏🏻 Jikar Rabo ce 😎 [09/02 à 20:08] Mrs SADAUKI 💫: *M.M* 11-12 *Littafin MATAR MAHAUKACI na kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 💔 Assalamu alaikum ƴar uwa ki na da matsalar ni'ima,bushewa ko kuma buɗewar gaba?to ki matso nesa ta zo kusa muna sayar da KM ingantattu masu kyau wanda da kin sha za ki ji kamar kankana,gaban ki zai danƙo da maiƙo da garɗi ta yadda oga zai baki kyautar da bai shirya ba😅 Maza kuma ba'a bar ku a baya ba akwai ingantattun magunguna iri-iri ya dai danganta da kalar wanda mutum ke so.Mai buƙata ya yi min magana ta WhatsApp +22795045822 A haukace Farida ta kai hannunta kan jikin délégué,ya ja wani dogon numfashi saboda karon farko kenan da mace ta taɓa kai hannu gun sashe ma fi sirri a gangar jikinsa. Tsayawa yayi da romance ɗin ta ,da sauri ta tashi zaune gami da kamo D ɗin sa ta saka a baki ta fara sucking ba tare da tsoron yadda girman hallitar ta sa ta ke ba.Gashin dokin kanta délégué ya fara shafawa ya na lumshe ido,tsikar jikinsa sai ƙara tashi ta ke ya na jin wani uban feeling da tunda ya zo duniya bai taɓa jin makamancin sa ba. Ido ya buɗe jin ta tsaya,kwantawa tayi ta cire pant ɗinta murya a harhaɗe tace "sucking..." Ta na mai ƙare gwale ƙafafu. "Dif..dif..!"haka zuciyar délégué ta fara dokawa ya na kuma sake kallon sirrinta wanda yayi damshi sosai,kamar ba zai yi ba sai kuma ya duƙa ya saka kansa tsakiyar cinyoyin ta tare da riƙe su gam.Wata irin miƙa tayi ta na nishi yayinda shi kuma ke sucking na ta na tsawon lokaci kafin ya fara neman hanyar shiga. ★★★ *MARADI VILLE* Maryam ta yunƙura karo na biyu za ta tashi Mahomet ya riƙeta gam,ta buɗe baki za ta yi magana yayi saurin kai ma laɓanta cabka tare da zira halshen ciki ya fara shan yawunta. Mirginata yayi ta koma ƙasa shi kuma sama sannan ya cigaba da kissing nata,Maryam banda zara ido babu abinda ta ke tuni zuciyarta ta gama tsinkewa da lamarin sa ta na ji ta na gani Mahomet ya yi mata ciki. Ba da son ransa ya ke embrassé ɗin ta ba,yayi hakan ne dan dasa bishiyar soyayyar sa a zuciyarta ya sani sarai da wuya ta iya mance wannan abun da ya faru. "I love You "ya furta lokacin da ya saki bakinta ya na ƙoƙarin tada ta sai kuma ya ji ya na son sake jin ɗumin bakinta. Ya na tsaka da tsutsar laɓanta suka jiyo salati "laaa ha'ila !mi ni ke shirin gani Ni Lando?"Inna ta furta tare da nufar Mahomet wanda bai da niyyar tada Maryam ma. Ture sa Inna ke ƙoƙarin yin amman ta kasa,shi kuwa Mahomet tun lokacin da Inna tayi magana yaji wani abu ya soki kwanyarsa shikenan ya dawo asalin mahaukacinsa. Yadda ya tsinci bakinsa cikin na Maryam kuma ba ƙaramin daɗin hakan ya ji ba shi yasa ya ƙi tada ta,kuma bai ji zai iya yin hakan ba ko da kuwa duniya za ta taru kan su. Kuka Inna ta fashe da shi tare da fita waje dan kuwa yau ta shaida haukan gaske Mahomet ke yi,a bakin ƙofa suka yi kiciɓis da Daddy wanda dama Ammi ta je shaida masa zuwan Inna wacce ta kasa haƙurin rashin ganin Maryam ɗin ta shigo part ɗin. "Inna lafiya?"shine abinda Daddy ya tambaya,ƙofar bedroom ta nuna masa da sauri ya nufi can Inna na take masa baya. "Innalillahi wa'inna iley raji'un Mahamadu mi kake shirin yi haka kar ka cire mata riga"jin furucin kar ya cire riga yasa Inna rufe idonta. Gefe Mahomet ya koma ya harɗe hannuwa kan ƙirji alamun fushi,ita kuwa Maryam doguwar rigarta wacce duk ya cimimiye ta gyara tare da dirowa kan bed ɗin ta na kuka...... *Mai son cigaba ya tuntuɓe Ni* +22795045822 [10/02 à 17:10] Mrs SADAUKI 💫: 13-14 *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 Ture sa tayi jin azaba ta fara ratsata,jiki na rawa délégué ya nufota ya na jin wani matsanancin feeling. Hannu ta kai ƙasanta ta shafo sai ta ga jini tuni ashe ya fara fasa tantanin budurcinta,ya kai hannu zai janyota ta sake turesa ta nufi toilet ta na mai hararar sa tace "ban so je ka saka kayan ka" Tsaye délégué yayi jikinsa na tsuma ƙarfin sha'awarsa na yawaita amman babu halin yin abinda abarsa ke buƙata.A dolin sa ya zauna ya na jin wani raɗaɗin hanasa cimma burinsa da Farida ta yi amman kuma bai ji zai iya ƙetare umarnin ta ba. Farida kuwa wanka ta yi ta gasa kanta da ruwan zafi ta na jin wata irin tsanar sex sam ba ta yi tunanin ciwo ke da kwai ba,ta zata daɗi ne tsagwaran sa. Ko da ta fito a zaune ta tarar da délégué ya na wasa da al'aurarsa na ƙoƙarin biya ma kansa buƙata,juye kai tayi daga kallon sa ta shiga kimtsawa ta na jin sautin fitar numfashin sa na saukar mata da kasala amman ta ƙi juyawa ta kalle sa. Bayan ya samu gamsuwa ya shiga ya yo wanka shi ma,bai tarar da ita ba hakan yasa yayi saurin saka kayan shi. A falo ya ganta ta na dadanna waya,kamar wani sauna haka ya zauna can kusan ƙafafunta bisa capet "tashi mu tafi"shine abinda tace ya kuwa miƙa. ★★★ *MARADI VILLE* "Shikenan wannan banzar mahaukacin ya yi min ciki ga shi Inna fushi ta ke da ni"Maryam ke zancen zuci ganin ta na gaishe da Inna ta ƙi amsawa,ta na matsar ƙwalla haka ta fita ta nufi motar da Abbasi ke zaune ya na jiranta. Kicin-kicin yayi da fuska ya na yiwa mota key,har suka isa CSP HIKIMA bai tankata ba sai kuka ta ke a zuci ta na cewa "shikenan shi ma haushina ya ke ji ƙila ma yace bai sona tunda nayi cikin shege" "Fito Malama in kuma kukan za ki yi sai kije kiyi ta yi ai"cewar Abbasi ya na mai fita daga mota,a doli ta fito ta mara masa baya. Administration suka je ya yi mata versement bayan ya bada shaidar inda ta tsaya da karatun ta,sai da suka yi mata tambayoyi kafin surveillant ya yi mata jagora zuwa classe ɗin da za ta shiga. A ɓangaren Mahomet tun daren jiya zuciyarsa ta kasa sukuni lafuzan Maryam kawai su ke masa yawo a kwanya inda ta ke ce masa «Allah ya isa tsakani na da kai kuma sai na gayawa mijina kai ne ka yi min ciki ai na san zai ɗau fansa ne ko ta hanyar yi maka allurar mutuwa ne» Wasu hawaye suka zubo kan kumatun sa ya na jin soyayyarta maƙale cikin ruhinsa,ɗagowa yayi daga sujudar ya fara tahiyar sallah ya na salmcewa ya ji ya rasa hankalinsa dama lokuta biyu ne kawai ya ke jin sa a mai hankali in ya na tare da Daddy ko kuma in ya na sallah sai kuma ya zamana su na yi masa wuyar samu Daddy ba ka sau ya ke zama gida ba balle ya bashi lokaci,sallar kuma sai ranar da Allah ya cidasa ya ke tunawa da ita. Fita yayi zuwa falo,a zaune ya tarar da Inna da Daddy su na tattaunawa ya ƙarasa ya na mai zama kusan Daddy. Ya rungume mahaifinsa ya na sauke ajiyar zuciya can ƙasan maƙoshi yace "Daddyna..."sai kuma ya yi shiru Daddy ya dubesa yace "miye Mahomet"murmurshi ya saki yace "ina son ta" "wa kake so?"Daddy ya tambaya "Maryam"ya bashi amsa da mamaki Daddy yace "Maryam kuma?"kai ya jinjina yace "ka aura min ita"Daddy yace "sam hakan ba mai yiyuwa ba ne auren mai lafiya da marar lafiya ka bari har ka samu sauƙi"sharrr hawaye suka zubo kan fuskar Mahomet Inna tace "ai ko ba kace ba hakan za ayi dama tun jiya na yanke shawar haɗa su aure dan da alamu Mahamadu na buƙatar abokiyar zama,kuma a yadda ya ke haka in ba tilashinsa ba wacce uwa ce za ta bashi Ɗiyar ta ya aura?"tsabar murna Mahomet bai san lokacin da ya tashi ya rungume Inna ba sai kuma ya juye a zabure jin Daddy na cewa "sam hakan ba zai yiyu ba haba Inna!Maryam marainiya ce ba zan bari a cutar da ita ba"kallon Inna Mahomet yayi ya kwaɓe fuska. "To Baba yadda kuka ce haka za ayi tunda kai ka haife ni"cewar Inna da sauri Daddy ya sunne kai yace "Allah baki haƙuri Inna sai ni ke ganin ba a yiwa Maryam ɗin adalci ba a bari ta fitar da zaɓin ta" Inna tace "wane irin zaɓi?ai gwara auren wanda ake yiwa duban mahaukaci kan ɓarawo,shi fah yaron da suke soyayya ɓarawo ne kafin ta tawo ya sato zomaye ya kawo mata sai ga shi jiya ƴan iskan yara sun zo su na min balbali wai na saci zomaye na ɓoye a gida har ce min suka yi za su biyo dare su yanka ni shiyasa na baro masu garin ban kwana gidan ba balle su kashe ni" "Subahanallah !su waye uwannan maras kunya suka firgita min uwa?haba ni nayi mamakin yadda kika zo jiya da dare ba tare da kin shaida zuwan na ki ba,na so na tambaya kuma na ƙyale amman ba komi yau zan je Mai Jan Gero ɗin "Inna tayi saurin katse sa da "kul!ban lamunce ba ƴan daba ne fah ina jin ma daga wani yankin suka zo,ban lamunce ba ka bari har bayan biki sai ka mayar da ni na san lokacin sun wuce" Daddy yace "wani buki kuma Inna?" "Na Mahamadu da Maryamu"ta basa amsa ta na mai tashi ganin amarya Balkisu na saukowa,Mahomet ma da sauri ya miƙe ya na komawa bayan Inna dan sosai ya ke tsoro da shakkar Bilkisu wacce a shekaru za su iya zuwa ƴan âge guda. "Sweety zan fita ina son zuwa salon,zan amso ɗumkuna na dan haka zan ɗan jima a waje"shine abinda ta faɗa ba tare da tayi sallama ba balle ta gaishe da Inna da tayi tsaye ta na son ganin ƙarshen rashin kunya. "Ba ki ga Inna ba ne?miyasa ba za ki gaisheta ba?"Daddy ya tambaya,ɗan yamutsa fuska tayi tace "dan na ga gida guda mu ka kwana to miye na gaishe-gaishe kamar wasu ƙauyawa"cikin jin zafin Inna tace "kin yamutsa ma uwar ki fuska ƴar iskar yarinya da ba ta san darajar uwayenta ba balle na wasu kin ji kunwa kin yi asara wlh,ban san jarabar da ta saka shi auro ki ba dangin tsiya" Hajiya Atine wacce ita ma tun ɗazu ta fito kuma ta ga duk abinda ya faru da sauri ta ƙaraso ta na cewa "Innamu dan Allah kiyi haƙuri ai ko wa yi tagari dan kansa,dan Allah kar ki ɓata mana ran ki da bazan da wofi" "Toh baƙar munafuka algunguma waye kaso da ke ?ina ruwan ki in muna faɗa da sarakuwata?"Balkisu ta faɗa ta na harar Atine kafin ta koma ga Inna ta duƙa har ƙasa tace "tuba ni ke Inna ki yi haƙuri ki yafe min sharrin sheɗan ne"murmurshin su na manya Inna tayi kafin tace "ki tashi ya wuce Allah shirye ki ya sa kuma tuban gaske kika yi" Wata sanyayar ajiyar zuciya Daddy ya ja jin Inna ta yafe ma abar ƙaunarsa ƴar gaban goshi. Gaba Inna tayi Mahomet na take mata baya yayinda Bilkisu ta rakata da harar ƙasan ido kafin ta dubi Daddy a shagwaɓe tace "baby mu je kayi driving ɗina"tayi wani fari da ido Daddy ya miƙe Atine tayi saurin riƙo hannun sa tace "ai yau girkina ne ba nata ba sai ta jira ranar girkin ta can tayi karuwanci"rai ɓace Daddy ya dubi Atine yace "sake min hannu,da yake ke kike ikona doli ki tsara min yadda zan yi" "Wlh babu inda za ka je ina da buƙatar ka dan haka a gusar min da ƙishina iyeee"cewar Atine ta kuma sake riƙe Daddy,wani murmurshi Balkisu tayi ta matso kusan Daddy ta manna masa kiss a kumatu ya bada sautin muaaah! Kafin kuma ta lashi laɓansa tace "ka kula min da kan ka hubbyna sai na dawo zan yi missing na ka,amman kar ka damu zamu yi appel video"sororo Atine tayi ta na kallon iya shege na Balkisu amman tayi niyya dai ba za ta barin Daddyn fita ba ta gaji da nuna banbanci da ya ke yi masu. "Mu je toh tunda kin hana ni fitar"Daddy ya faɗa ya na jan Atine wacce tuni zuciyarta ta fara bugawa dan sosai ta ke tsoron Daddy a fagen sex🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️ A ɓangaren Inna kuwa ruwan zam-zam ta samu ta yiwa Mahomet addu'o'i sosai sannan ta bashi ya sha,bawan Allah sai kuwa barci ya ɗauke sa. Sumar kansa ta shafa tace "Allah buɗe ɓoyayyen sirrin wannan ciwon na ka,da sannu maƙiyanka za su ji kunya da yarda Allah."kafin kuma ta cigaba da tofe sa da addu'a. Ta na nan zaune sai ga Maryam ta shigo,turus tayi ta na kallon Mahomet wanda ya ke kwance bisa latalar Inna .Baki ta turo ganin sai wani shafar kansa Inna ke yi tare da yin tofi,gefen Inna ta zauna ta ɗora kanta bisa ƙafarta sai kuma ta fashe da kuka. ★★★ *NIAMEY* Gajiyar da su Abbasi suka yi bai sa sun makkara wajen tashi ba duk da jiya sai tsakar dare suka isa Niamey. Cikin suite duk suka shirya sannan suka ɗora farar rigar su ta likitoci,taxi suka shiga zuwa hotel ɗin da za ayi taron. Ƙarfe bakwai da rabi a can ta yi masu su na nan zaune mutane sai shigowa suke su na zaunawa kan kujerun da aka tanadar dominsu "Tsarki ya tabbata ga Allah Sarkin talikai waiii Masha Allah nan Allah yayi hallita waiii.waiii"Abbasi ke faɗa ya na kallon Farida wacce ta shigo sai yauƙi ta ke ta na duba place ɗin da za ta zauna. Adamu ya ɗan bangaji Abbasi ganin ya ƙurawa Farida ido ko ƙyaftawa bai yi ƙasa-ƙasa da murya yayi yace "haba irin wannan kallo ai sai ka bayar da mu,Dr Farida ce wacce za ta duba ka fah"waro ido Abbasi yayi daidai nan Farida ta nufo su ganin Adamu da tayi ta na sakin murmushin..... *Daga wannan page ba za ku sake ganin wata ba,duk mai son cigaba ya tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 🚫Akwai maganin ƙarfin maza,na ƙara girman mazakuta kabri da tsayi,akwai na masu saurin inzali suma duk muna sayarwa mai so yayi min magana ta waccan lambar👆🏻 🚫MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na ciki Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura [11/02 à 13:38] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 15-16* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 __________ "AmaduTujani manya,kace min sai gobe za ku zo?"Farida ta faɗa lokacin da ta ƙaraso ta na mai miƙa masa hannu suka yi musabaha.Sai da Adamu ya murmusa yace "eh wajen ki ba,amman tun jiya mu ka zo saboda taron nan"sai da ta zauna kujerar kusa da shi sannan tace "ai na zata Bus ɗin yau ce za ku shigo ashe kuma za ku zo meeting ɗin"kai Adamu ya jinjina yace "ga abokin nawa nan Abbas"ya nuna mata Abbasi wanda ke gefen hannun hagun shi ya cika yayi fam saboda Adamu ya gaisa da Farida. Ta na sauke idonta kan Abbasi gabanta ya faɗi rasss haka kawai taji ba ta iya cigaba da kallon sa,"sannu abbaaas!"ta faɗa ta na maida dubanta ga Adamu ,wani sanyi ya ratsa zuciyar Abbasi ya na jin wani zirrr saboda jan sunan sa da tayi "yauwa Dr da fatan ki na lafiya ?"Abbasi ya faɗa ya na kafeta da ido,da sauri ta ɗago kanta jin sanyin muryar sa sai kuma ta basar zuciyarta na cigaba da lugude dakyar tace "alhamdullah"kafin ta ja dogon numfashi. Adamu gimtse dariyarsa yayi ya na kallon ikon Rabbi ,su na nan zaune har time yayi aka fara gudanar da taron kamar yadda aka tsara. Washegari "Abokina wlh jikina duk yayi sanyi da lamarin nan,ka ga fah kallo guda na yiwa yarinyar nan naji duk duniya babu wacce ni ke so sai ita to ta yaya zan tafi kuma wajenta ta duba min gindina🙊 ai abun da kunya"Abbasi ke faɗa ya na saka kayan shi. Adamu yace "to miye a ciki?ina ce dai dama ka tsani wata mace ta kalle ka kafin matar ka ta gan ka to yanzu ba ya zo gidan sauƙi ba ta na gama maka aikin sai ka aure ta"Abbasi ya girgiza kai yace"abokina ba za ka gane ba,to in fah bincike ya nuna banda ƙarfin mazakuta sosai ta yaya kake tunanin likita guda ta auri lusarin namiji kamata?" "Dan Allah ka bar zancen inpuissance ɗin nan in shaa Allah ça va aller"cewar Adamu shi kuma Abbasi ya amsa da "to amen da na fi kowa farin ciki,mu tafi"Adamu ya miƙe suka fito. Taxi suka samu ya kai su asibitin da Farida ke aiki,babu kowa kasancewar dama su ne a ƙarshe cikin mutanen da ta ba RDV. Tamkar surukinta haka Abbasi ya shiga office ɗin na ta,gabanta ya yanke ya faɗi har sai da ta fara ambaton sunan Allah kafin tayi ta maza tace "zauna ga kujera nan"zama yayi ya na mai kallon hannunta da ta ke rubutu kan wata takarda kafin ta ɗago ta fara jera masa tambayoyi ya na bata amsa. Wata ƴar kwalba ta bashi yayi fitsari,ta kira nurs ta bata babu jimawa result ta fito sai da ta ƙara rubuce-rubuce sannan ta ɗago tace "am ka shiga can ɗakin ina zuwa"kamar wanda ƙwai ya fashe ma a ciki haka Abbasi ya tashi ya nufi inda ta nuna masa, har ya buɗe rideau ya tsinkayo muryarta "ka cire wandon jikin ka". "Oh!Ni Allah karon farko wai ni Farida ke jin kunya a kan abinda ya shafi aikina, Allah ka rufan asiri na aje hankali nayi komi daidai"cewar Farida ta na mai dosar ɗakin,a zaune ta tarar da shi bakin gadon da ake duba maras lafiya ya cire wandon sai dai ya ɗan yane gabansa da shi. Cikin aro jarumta tace "sai kayi haƙuri Abbaaas kwantawa za ka yi doli ce ta kama"kwantawa Abbasi yayi bayan ya ajiye wandon gefe,da sauri ya rumtse ido jin tatausan hannun ta kan abar sa lokaci ɗaya kuma ta fara halbawa cikin abinda bai wuce 5second ba ta miƙe 🙈 règle médical ta sa ta auna tsayinta ta rubuta da ƴar takardar da ta shigo sannan ta jimƙe abar dan auna kabrinta. Massaging ta fara yi masa Abbasi ya fara nishi da sakin wahalalen numfashi,tsawon minti biyu sperm ɗin sa ya fara zuba da sauri ta sa wani abu ta zugi ruwan sperm ɗin ta zuba a kwalba. Tissu ta sa ta goge masa jikinsa,kafin ta sauke ajiyar zuciya tace "toh an gama saura result" Kasa tashi Abbasi yayi saboda ji yayi duk wasu jijiyoyin ƙafafunsa sun tsaya cak,sai da aka ɗauki lokaci ya yunƙura ya tashi tuni ita kuma ta bar ɗakin.Wandonsa ya maida ya sake hutawa kafin ya fito,bai tarar da ita ba sai Adamu wanda ke zaune ya na karanta wata jarida ya na kallon Abbasi ya tuntsire da dariya yace "wannan abu har haka sai ihu kake kamar ka na kashe arna?"dukan wasa Abbasi ya kai masa yace "a'a kafirai ne ni ke kashewa ɗan iska"Adamu ya kuma yin dariya yace "duk ɗaya ne ai,zauna ka huta toh tace yanzu ta na dawowa"zama Abbasi yayi su na ƴar hira zuwa can sai ga ta . Sai da ta zagaya ta zauna kan kujerar ta sannan ta miƙa masa takarda tace "za mu ɗora ka akan magani ne na saurin inzali da kuma na kauri in ka na buƙata,tsayi kuma normal ya ke daidai wanda ake so"Abbasi bai ce komi sai Adamu ne yace "ok toh babu wata dai matsala sai wannan?"Farida tace "akwai sanyin mara mai saka saurin inzali,shi kuma kaurin mazakuta dama ya kasu wajen kashi uku,na farko masu babba,tsaka tsaki wacce aka fi so sai ta ƙarshen shine ƴar ƙarama wacce dayawan mata ba sa son ta saboda a lokacin jima'i macen na yiwa namiji yawa ta yadda farjinta bai iya matse azakarin sosai ta yadda za su gamsu.Amman kar ku damu akwai hanyoyi da dama wajen ƙara girman azakari kamar gel wanda shi traitement ne na wajen wata biyu,akwai kuma na gargajiya kamar amfani da man kaɗe/kaɗanya (beurre de karité)a tafasa man zaitun (huile d'olive)duk su na ƙara girma,wasu kuma su kan yi amfani da garin tea na maza domin ƙarin ƙarfi da girma ( *mai so ya yi min magana duk muna siyarwa*😅) sai kuma namijin goro da lemun tsami" Ajiyar zuciya ta sauke bayan ta gama dogon bayanin kafin ta ɗora da "amman ni a shawarce ba doli sai ya ƙara kaurin ba tunda a haka ma zai iya gamsar da iyalinsa,ta hanyar yin wasanni daga waje dan wani sa'in mata sun fi son a rinƙa goga masu 🍌 baki-baki ba doli sai an shige ba,akwai dai hanyoyi da dama"wannan karon Abbasi ne ya ja ajiyar zuciya ya na jin wani ɗan sanyin a ransa jin furucin ta. Nan dai ta cigaba da basu shawarwari kafin ta rubuta masa maganin infections,wata enveloppe Adamu ya miƙa mata sannan suka yi mata sallama. ★★★ *MARADI VILLE* Wani abu mai kama da almara ne ya faru gidan Alhaji Issufu,dukansu kallonsa suke cike da mamaki yayinda Maryam kuma duk ta firgice,Mahomet na murna amarya Balkisu na kallon Daddy da mugun mamaki saboda abun jinsa ta yi kamar tatsuniya. Cikin sake gaskata maganarsa Daddy ya zube fararen goro tasss kan capet yace "eh yadda dai kunnuwan ku suka ji maku daga Madarumfa na ke wajen dangin mahaifin Maryam na karɓowa Ɗana Mahamadu aurenta kuma alhamdullah an ɗaura akan sadaki mafi daraja abinda ya rage yanzu lefe ne shi ma da zarar za'a kai na Abbas za'a haɗo na Mahomet ɗin" Murmushi Inna tayi tace "Masha Allah, Allah sa alkhairi da zuri'a ɗayiba Allah sa wannan auren ya zamo rahama gare ka Mahamadu"Ammi ta amsa da "amen"hawaye na zubowa kan kumcinta. Hajiya Atine ta miƙe tsaye tace "sam hakan ba zai yiyuwa ba wannan zance ba haka ya ke ba,har abada mahaukacin nan ba zai taɓa yin aure ba .Maryam ka aura masa?a'a ba zai yiyu ba ai Maryam matar Abbasi ce sam ba zan yarda ba"tashi Daddy yayi kashe ta da mari ya nuna ta da yatsa amman tsabar yadda ransa ya ɓace ya kasa magana doli ya bar gun Balkisu ta bi bayansa. Maryam ta ruga da gudu ta nufi ɗakin Ammi , Mahomet hankali tashe ya bi ta.... [12/02 à 11:16] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 17-18* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 __________ "Sweetheart miye haka?ta yaya za ka aurawa marainiyar Allah mahaukaci wanda sam bai cikin nutsuwarsa balle ayi maganar sauke haƙin aure?"Balkisu ta faɗa murya a tausashe cikin sigar bayar da shawara ta na mai shafar ƙirjinsa saitin zuciyar sa. "Ba MAHAUKACI ba ne ku bar kiran Ɗana da marar hankali"Daddy ya faɗa ya na mai janye hannunta,ajiyar zuciya ta sauke tace "naji!amman kasan Mahomet bai san komi dangane da rayuwar aure ba balle ya biya yarinyar nan buƙatar ta saboda yanayin zubinta ya nuna irin matan nan ne masu buƙatar miji kullum a kusa da su" Daddy yace "shi ma Mahomet ɗin ai tamkar uban sa ya ke ya na son kasancewa da mace a ko da yaushe ba tare da ya gaji ba"ya na maganar ne tare da fara romance ɗin ta.Ido ta lumshe ta na son kasancewa da mijinta dan Balkisu ƙarshen jaraba ce shiyasa Daddy ya fi fifita ta a kan sauran matan shi,rigar jikinsa ta taimaka masa ya cire kafin su fantsama duniyar ma'aurata. Ƙoƙarin birkitota ya ke amman ta ƙiya sai gwanjin kuka ta ke,jikinsa ne ya fara rawa ya na tsuma kawai shi ma sai ya fara kukan da dukan ƙarfinsa. Inna tayi saurin ƙarasowa ta na tambaya "Mahomet miye na kuka kuma?"da hannu yayi mata nuni da Maryam wacce tayi rub da ciki ta ƙi kula sa. "Yi shiru ai kukan murna ta ke gobe in shaa Allah za'a gyara maku part ɗin sama can za ku zauna"cewar Inna ta na shafe ma Mahomet hawaye,da sauri Maryam ta tashi zaune ta na kallon Inna da mugun mamaki.Cikin kuka tace "Allah kiyaye da na kwana ɗaki guda da mahaukaci wlh Mai Jan Gero zan koma ai gwara na auri Rabe"wani uban dundu Inna ta kai mata a baya tace "Maryamu ki shiga hankali bari gani ina lalaɓa ki to zan ci mutumci ki tunda ke ba ki san kunya ba balle kara,ke yanzu ko kunya ba kiji ki na gudun ɗan uwan ki na jini?"banda kuka babu abinda Maryam tace ta na jin tsanar Mahomet na ratsa ta. Hannun Mahomet Inna ta kama suka fita,direct part ɗin sa ta kai shi. Ammi kuwa ganin Inna ta fito yasa ta miƙe ta nufi ciki,a zaune ta tarar da Maryam ta na kuka.Zama tayi gefenta ta dafa ta tace "Maryam kiyi haƙuri na san gani kike an cuce ki amman gata aka yi maki na san Mahomet zai kula da ke fiye da yadda kike tunani,kuma shi ɗin ba mahaukaci ba ne a baɗini ki tausaya ki zauna da shi cikin aminci ko dan samun lafiyar sa in ya so daga baya za ki iya rabuwa da shi"Ammi ta ƙare zancen cikin kuka,da sauri Maryam ta share hawayenta ta na jin jikinta yayi sanyi. Ammi ta cigaba da cewa"dan Allah ki taimaka min Mahomet kawai gare ni shine su ke son ganin bayansa ta hanyar haukata shi"Maryam ba tace komi ba sai jikin Ammi da ta faɗa ita kuma ta rungumeta tsam a jikinta. Tun ta na ajiyar zuciya har barci ya ɗauke ta,kanta Ammi ta shafa ta na mai sa mata albarka kafin ta shimfiɗeta ta fice. Ammi da taimakon mai aiki aka share part ɗin sama tare da sanya duk abun buƙata,sosai ɗakin yayi kyau sai ƙamshi ke tashi.Atine kuwa ta na can ɗaki ta na saffa da marwa ta rasa mi ke yi mata daɗi,kiran wayar Abbasi kuwa ya fi a ƙirga ta na ringing amman ba'a ɗauka. Balkisu da Daddy an gama kashin arna ya rungume abarsa a ƙirji ya na sa mata albarka,ido ta lumshe ta tuna yadda yau Daddy ya rinƙa shigarta da kyau cike da jarumta da ƙwarewa.Ta saki murmurshi a zuci tace "ya za ta kasance inda Mahomet ne ya shige ni ?na san zai fi uban daɗi da jarumta Allah gwada min ranar da za mu kasance turmi da taɓarya hummm!"taja wani dogon numfashi ta na mai ƙara shigewa jikin Daddy. ★★★ "So?sona fah?amman miyasa Adamu zai min haka kamar ya mance Farida ita kuɗi ne kawai a gabanta"Farida ke faɗa bayan ta buɗe enveloppe ɗin da Adamu ya bata mai ɗauke da kuɗi da wata ƴar ƙaramar takarda mai ɗauke da saƙon tayin soyayyar Abbasi kuma da aure. Tsuki ta ja ta saɓi sac ɗinta ta fice,direct inda ta ajiye motarta ta nufa ta shiga tare da yi mata key. Tun kafin ta shiga ta ke jiyo sautin murya Papa ya na cewa "na rantse da girman Allah na baku kwana biyu doli ta fito da miji tayi aure in kuma ba haka ba zan aura mata driverna dama ai ya daɗe ya na sonta kuma wlh wlh in kika hure mata kunne ta ƙiya akan auren ki" Farida ta dafe ƙirji jin furucin mahaifin nata da sauri ta shiga ɗakin,wani banzar kallo Papa ya yi mata ya na nanata mata hukuncin da ya yanke. Ta na nan zaune cikin ɗaki Mama ta shigo ta zauna tare da dubanta tace "Fatima ya kamata ki fitar da miji kamar yadda mahaifin ki yace kin ga ya ɗora sharaɗi da igiyar aurena,kuma yanzu duk aikin da aka yi min kansa ya warware kullum cikin addu'o'i ya ke da sauraren karatun Alkur'ani"Farida ta ɗago ta kalli mahaifiyarta tunda ta ji ta kirata da sunan yanka ba na takarda ba ta san da abun ƙwarai ne,domin ainahin sunan da aka yanka mata rago Fatima Farida kuma likitar ce tayi shirme ta rubuta shi a takardar haihuwa. "Mama kin fi kowa sanin yanzu ban kula kowa balle na tsayar ɗin,kuma ni wlh tsoron auren nan ni ke"cewar Farida kamar za ta yi kuka dan har ga Allah ta na masifar son mahaifiyarta ba ta son ta rasa aurenta . Mama ta girgiza kai tace "ki dai yi tunani ai ba'a rasa masu son ki sai ki zaɓi ɗaya"da sauri tace "Mama ɗazu wani yace ya na sona da aure har da lambar wayar sa ya rubuta a jikin letter yace in na amince sai na kirasa"da murna Mama tace "to ki kirasa mana"Farida ta ɗan yamutsa fuska tace "a'a sai zuwa dare kar yace dama jira ni ke" nan suka cigaba da tsara yadda komi zai kasance. A ɓangaren Abbasi kuwa sosai yayi ta masifa miyasa Adamu ya rubuta mata lettre ba tare da ya shawarce sa ba,kamar mai naƙuda haka yayi ta zagayen ɗaki ya na cewa "shikenan ka dagula min lissafi ai ga shi ta ƙi kiran yanzu wajen awa biyar"Adamu ya ja tsuki yace "kai fa ka na da matsala ƙila ma ba ta buɗe saƙon ba"harar sa Abbasi yayi yace "duk laifin ka ne uban zanzari ai da bari ka yi har na samu lafiya 💯 sai na tunkareta da maganai"baki Adamu ya taɓe ya kishingiɗa ya na mai cigaba da kallon tv,Abbasi kuwa zaunawa yayi ya rabka tagumi suna nan zaune har aka kira sallar la'asar. Bayan sun gama sallah Abbasi yayi zamansa masjid ya kama roƙon Allah ya na kai kukan sa tare da wuridi. Duk text ɗin da ya ji sai gabansa ya faɗi yayi tunanin ko Farida ce,ganin zai zauce yasa shi saka wayar a silencieux. Farida kwance bisa gado ta na tunanin yadda za ta shaida ma Abbasi ta amince ba tare da ta zubar da ajin ta ba,text ta ke ta na gogewa a ƙarshe dai ta rumtse ido ta tura masa.Ajiyar zuciya ta sauke ganin saƙon ya tafi a zuci tace "ko ba komi shi ba jarababe ba ne kuma ba ta da wani girman zai ji min ciwo"sai kuma tayi murmushi tuna délégué a fili tace "ina son laɓanka zan rinƙa tsotse su kullum kafin ayi aurena"ta ɗauki pilow ta rungume. Abbasi kuwa sai bayan sallar isha ya fiddo wayar sa appel manqué ya gani dayawa har da na Atine,sai da ya fara maidawa mutane kiran sannan ya shiga duba saƙonni ```NA AMINCE DA AUREN KA.SIGNE FARIDA``` duk takaici da baƙin cikin da hajiya Atine ta ƙumsa masa sai yaji ya kawar.Wani ihu yayi na murna ya na mai ƙwalawa Adamu kira wanda ke share masu ɗaki "abokina ta amince yaushe za mu je gidan su?"Adamu yayi tsaye riƙe da tsintsiya ya na murmurshi yace "alhamdullah,yanzu sai ka kira ta har ku ɗan hiranta sai ka faɗa maka za mu je gidan su"kamar wani sakarai haka Abbasi ya wuce ɗaki ya na cewa "toh,toh abokin ƙwarai" Sai da Abbasi yayi mata kira na uku sannan ta ɗaga,sanyayar ajiyar zuci ya sauke yace "amincin Allah ya tabbata ga sarauniyar kyawawa "tayi wani far da ido tace "tare da ɗan fillo "murmurshi mai sauti Abbasi ya fitar sannan yace "ai kema Fillon ce"tace "a'a fah ni bazabarma ce mai surki da Bugaje "yace "to daga yanzu kin zama Fillo tunda har kika kasance tsokar bafulatani sannan kika zamo fitilar sa "shiru Farida tayi dan ba ta saba jin irin wannan kalaman ba saboda ita ba ta taɓa soyayya ba. Ya ja dogon numfashi yace "na gode sosai da kika amsa Bara ta,ina godiya da kika dubi maraicina kika karɓe ni a matsayin miji"tace "babu komi Allah shige mana gaba"yace "amen"nan ya fara janta da hira. ★★★ *MARADI VILLE* Sanyayar ajiyar zuciya Maryam ta sauke ta na mai ƙara buɗe ƙofofin hancinta ta na shaƙar turaren wuta da na ruwar da Ammi ta saka ɗakin.Kamar wani mai hankali haka Mahomet ya ƙureta da ido ya na kallo tare da sakar mata murmurshi wanda ya ke har ƙasan zuciyar sa,dubanta ta kai gare sa sai kuma ta kawar da kai saboda faɗuwa da gabanta yayi. Toilet ta shiga ta tsaya kallon tsarin wajen,an jera towel manya da ƙanana color biyu blue da kuma rose sai ƙaton baignoire wanda ya ke kamar ƙwarya mai rond. A hankali ta taka zuwa shower kafin ta cire kayan jikinta,pampon ta kunna ruwa suka fara tsatsafowa kan fuskarta da sauri ta lumshe ido ta na shaƙar iska.Sai da ta jiƙe jikinta sannan ta jawo soso rose kamar yadda Ammi ta yi mata bayanin ita ke da komi rose Mahomet kuma blue tun daga towel,soson wanka da kuma brush. Sabulu ta goga mai ƙamshi kafin ta fara gogawa a fuskarta,ƙarar buɗe ƙofa yasa ta juya da sauri cikin rashin sani ta buɗe ido ai kuwa kumfa ya shige idon da sauri ta juya ta murɗa pampon ta fara wankewa. Dariyar Mahomet taji ƙyalƙyalƙyal har da taɓa hannuwa,"fita har na gama"ta faɗa cikin ɗaga murya ta na rufe ƙirjinta.Kamar wani ƙaramin yaro ya maƙe kafaɗata tare da soma cire jallabiya jikinsa,kyarma Maryam ta fara ganin ya raba kansa da kaya ya nufota.Da sauri ta rumtse ido ta na jin hucinsa,shower ya kunna masu tare da jawota zuwa ƙirjinsa ta ja ajiyar zuciya ta na jin wani yammm saboda gargasar ƙirjinsa da ta gogu da fatar ta. "Das.Das.Das!"haka zuciyar Maryam ke yi,wanka ya fara yi masu da sauri ta ƙara rumtse ido jin ya na cuɗata,wa'azin malamin su ta tuna inda ya ke ce masu *« هن لباس لكم وانتم *لباس لهن* matanku gonakin ku ne,ku sutura ne gare su suma haka."dan haka ku kasance masu sirri ga mazajen ku,kar ku bari ku fitar da sirrin da sai da kuka rufe ƙofa kuka yi saboda Manzon Allah SAW yace bai hallita ga mata ko miji ba su sanar da wani wata magana alhalin kafin su yi sirrin sai da suka saki labule bima'ana ba su yi zancen ko wani abu ba sai lokacin da suka kasance su ɗaya kamar kwanciyar aure,faɗar wasu kalmomi da ma'aurata kan gaya ma junansu na sirri» A zuci tayi tunaninta da ba za ta manta ba lokacin da malam yayi wa'azin ba ta fahimta sosai ba,ta na ta yi mashi tambayoyi har manyan Ajin suka katse mata hanzari saboda sun san ba ta yi girman da za'a kawo ta ajin su ba kawai dan ta na da ilimi ne sosai. Da sauri ta dawo daga tunanin jin Mahomet na matsa breast ɗin ta,ido ta buɗe ta sauke su kan fuskar shi daidai lokacin ya ɗago shi ma ya dubeta jin ta tsayar da shi,idonsu suka sarƙe cikin na juna.Matsawa ya sake yi ita kuma ta ƙara riƙe hannunsa ta buɗe baki za ta yi magana da sauri ya sunkuyo ya sauke laɓansa kan lisp ɗin ta...... [14/02 à 11:40] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 19-20* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura ____________ Tsawon lokaci ya ɗauka ya na embrassé ɗin ta kafin ya cire bakinsa ya ƙura mata ido,baki ta turo tayi masa harar wasa shi kuma ya tuntsire da dariya ya na laƙuto kumfar da ke jikinta.Shower ta kunna ta fara tsaftace kanta,ya ɗan tureta shi ma ya shiga ruwan na dukar sa towel ta jawo ta ɗaura ta fice ta barsa ya na ihun yadda ruwa ke tsatsafowa. Mai ta ɗauka ta shafe jikinta sannan ta murza humra,ta na shirin saka kaya Mahomet ya fito ɗaure da towel har ƙirji yadda ya ga tayi dariya Maryam tayi sai kuma ta nufo sa ta fige towel ɗin tace "wannan ba na ka ba ne,sai ka koma ka ɗauro na ka blue"kafaɗa ya maƙe kamar ɗan yaro ya fara ƙoƙarin ƙwata da ta ƙi bashi shi ma ya fige wanda ke ɗaure ga jikinta. Ta na gunguni ta ɗaura wanda ta ƙwace ɗin kafin ta nufi drower kayanta,riga da zane na atamfa ta saka ba tare da ta ɗaura ɗan kwali ba.Ya matso kusa da ita kamar a mafarki taji yace "kaya na ki saka min"waigowa tayi ta tambaye shi "wai kai mahaukaci ne kuwa?"kai ya girgiza mata tare da wani murmurshi, ɓangaren inda kayansa suke ta buɗe kaya ne sosai na maza ta taɓe baki tace"ashe kai ma ka nada kaya shine kullum kake fama da jallabiya?"bai tankata ba ta fiddo riga da wando na jean,da taimakon ta ya shirya tsaf ya fito Mahamadu ɗin sa kai kace kwanyarsa daram ta ke. Mai ta murza a tafukan hannunta ta shiga murje masa fuska kafin ta saka masa turare,ja da baya tayi ta ƙare masa kallo kafin ta kama hannunsa su sauka ƙasa. Da murmurshi Ammi ta tarbe su ta na cewa "ah yanzu kuwa ni ke shirin shiga na ga ko lafiya daga ki tai ki yi wanka ki fito"murmurshi kawai Maryam tayi ta na son rabe hannunsu amman Mahomet ya riƙe ta gam. "To ku je ku zauna kafin Daddyn ku ya fito"kamar jela haka suka jera suka nufi salon,wani banzar kallo Balkisu ta watsawa Maryam wanda taji gabanta yin mummunar faɗuwa kawai sai ta fara ambaton Allah. "Ina kika baro ɗan kwalin?salon ki jawo mana aiki ko?to tashi maza ki ɗauko shi"Inna ke magana cikin faɗa, Maryam tace "dan kaina ya sha iska ne in na dunkume sa ai wari zai yi"kallon da Inna ta jefa mata ne yasa tayi saurin tashi ta na gunguni, Mahomet ma ya bi bayanta😹 A tsakar ɗaki ya ja ya tsaya ya na kallon yadda ta ke ɗaurin,yayi huging na ta yace "Masha Allah"haka kawai taji wani sanyi ya ratsata,juyowa tayi suna facing juna tare kallon juna ido cikin ido.Murmushi ya sakar mata har point beauté ɗinsa ya lumtsa,ta shafi gurin kafin tace "kai ma yau kayi kyau"ta ja hannunsa suka sauko. Tuni Daddy ya hallara,sosai yaji daɗin sakin jikin da Maryam ta yi.Sai da ta gaishe da Daddy sannan suka zauna, Hajiya Atine ita ke da girki hakan yasa ta fara servir ɗin kowa da ta zo daidai su Maryam sai ta ɗauki babban plate ta zuba masu tace "ki baiwa mijin ki abinci a baki ki fara samun ladar aure"ta na sakin wani murmurshi wanda ita kaɗai ta san ma'anar sa. Ƙureta da ido Inna tayi ta na son gano wani abu amman sam Atine ba bayar da hanyar ba, Maryam ta ɗebo abinci ta kai bakin Mahomet ya na kallonta haka ya buɗe baki ta saka mashi. Ta na shirin kaiwa bakinta ya dakatar da ita ya ɗebo zai kai bakinta Balkisu tayi wani irin tari wanda yasa duk kowa kallonta dan sam su ba su san wainar da su Mahomet ke toyawa ba kowa abincin sa ya ke ci. "Sannu ki sha ruwa koko mai yayi yawa ne?"cewar Atine ta na miƙowa Balkisu kofin ruwa,ta karɓa ta na hararen Atine a zuci kuma ta na tsine mata tunda ita ta basu shawarar haka" Ganin tarin ya lafa yasa kowa ya cigaba da cin abincin shi,Maryam kuwa Ayar tambaya ta ɗora kan Balkisu ganin ta kuma ƙure su da ido. Plate ɗin ta ɗauka tare da kama hannun Mahomet suka koma tsakiyar salon,wani maƙoƙon baƙin ciki ya turniƙe Balkisu tsabar jin haushi yasa ta miƙe ta nufi ɗakinta. Cikin kuka ta kira Momynta ta na cewa "wlh Momy na gaji haba in ba ayi wasa ba sai dai ki tarar da gawata gidan ga,tun farko na gaya maki Ɗan ni ke so ba uban ba amman kika nace na aure shi yanzu ga shi nan wata banza na shirin ƙwace min shi"daga can ɗayan ɓangaren Momy tace "ki kwantar da hankalin ki mai gadon zinari ai na kusa dawowa,da zarar na dawo ki sa a ranki mahaukaci ya zama na ki kuma wannan yarinyar tun can baya na faɗa maki ki bar damuwa da ita"Balkisu ta goge ƙwalla tace "to ni dai na gaji na baki damar ƙarshe in har ba ki nemo min mafita ba ni zan nemawa kaina"ƙit ta kashe kiran ta nufi toilet ta sakarwa kan ta shower ko taji sanyi. ★★★ *NIAMEY* Da kwatance su Abbasi suka isa gidan su Farida sun samu tarba mai kyau,Papa yayi mashi tambayoyi a ƙarshe yace a basa wata ɗaya in shaa Allah zai gabatar da iyayensa su zo nema masa aure. Farida ta fito rakiyar su,Abbasi sai wani rawar jiki ya ke kanta tare da yi mata godiya ta na shirin magana wayarta ta ɗau ringing ta na ɗagawa taji ihun Hawali ta na cewa "ƙawata na samu aiki wlh na samu buƙata ta biya"Farida tayi murmurshi tace "zan kira ki an jima ina tare da baƙi ne" "ok to babu damuwa gobe zan je office ɗin ki akwai hira ƙawa,yanzu nima frite zan soya ma babban Kalil"cewar Hawali ta na kashe kiran. Ta rausayar da kai tace "sorry wlh wata ƙawata ce ke gaya min ta samu aiki" Abbasi yace "Masha Allah,haka ai ake so Allah sa alkhairi mu za mu wuce Adamu na jira na"ya miƙa mata wani ɗan ƙaramin akwati ta karɓa ta na mai cewa "amen!in kun isa gida lafiya ka kira ni"yace "ok babu damuwa gobe za mu koma Maradi Bus ɗin 09h "Farida tace "eh haka Adamu ya faɗa min wai, please ba ku bari ko 2week ku yi?"Abbasi yace "a'a gwara da na koma na shaidawa su Daddy maganar auren mu"Farida ta rufe ido da gudu ta shige gida. Abbasi na dariya ya nufi gun Adamu wanda tuni ya samar masu abun hawa wanda za su koma,su na isa gida kuwa Abbasi ya kira ta suka sha hira kai kace dama sun yi wani sabo. Washegari 09h cicif motar su Abbasi ta ɓaga zuwa Maradi cike da kewar masoyiyyar sa suka bar garin. A ɓangaren Farida kuwa hakincewa tayi cikin office ɗin ta , délégué na gefenta ta na lalube shi tare da tsotse sa shi kuwa kamar wani soko haka ya zauna. Su na tsaka da kissing Hawali ta banko kai da sauri duk suka ɗago,ajiyar zuciya Farida ta sauke ganin Hawali ce. "Ka tashi ka tafi sai kuma na neme ka"cewar Farida ta na shafar laɓan délégué,ba dan ransa ya so ba haka ya fita. Hawali tace "amman kin cika ƴar iska ke yanzu ba ki jin tsoron asirin ku ya tonu?a office fah kuke ba gida ba"Farida ta harareta tace "ke dallah Malama ki zauna in ba ke ba akwai uban da ya isa ya shigo min office ba tare da neman izini ba"Hawali ta taɓe baki tace "to ki shafawa Ɗan mutane lafiya tunda kin ce tsoron aliyarsa kike"Farida ta sheƙe da dariya tace "Allah kuwa wannan mugun abu ai doli naji tsoro amman Abbas tashi daidai ni ce"Hawali ta zauna tace "wai dagaske ƙawa aure za ki yi?"Farida ta ɗaga gira tace"Yes !Har ma sun yi magana da Papa jiya"cike da murna Hawali tace "alhamdullah!yanzu mu yi zancen abinda ya kawo ni kince abinda yasa Abban Kalil ke nuna halin ko in kula a kaina saboda rashin aiki ne kullum sai na roƙesa kuɗi to yanzu da na samu aikin ya zan yi?"Farida ta gyara zama tace "eh sosai saboda yawan roƙon miji ya na sa martabar ki ta zube,yanzu abinda za'a yi kayan jiki na faɗa a gani za ki saye da mayuyuka masu kyau gami da turare ki rinƙa tsantsara mashi kwalliya sannan kuma ki rinƙa yi masa abinci jefi-jefi wanda ba daga aljihun sa ba kuɗin suka fita"Hawali ta sauke ajiyar zuciya tace "in shaa Allah zan gwada yi Allah sa ya karɓe ni"Farida ta ja tsuki tace "in bai karɓe ki ba sai ki kai banza wajen Malam "Hawali ta tunzura tace "Allah kiyaye da na yiwa mijina asiri sannan mijina ba banza ba ne ki iya bakin ki"abu kamar wasa Farida ta hasala nan suka fara caca baki har Hawali tayi zuciya ta bar ta nan. ★★★ *MARADI* Kwana ɗaya tal da su Maryam suka kasance ɗaki ɗaya da Mahomet sun samu fahimtar juna,alaƙar aure ba ta shiga tsakanin su amman sun raba dare su na wasanni da sassan jikin juna.Abun ka da tashen balaga sosai Maryam ke jin daɗin yanayin shiyasa ta biye masa ba tare da tsoro ko kunyarsa ba,abu ɗaya ya bata mamaki yadda Mahomet yayi masu wankan tsarki. Zufar gaban goshinta ya goge mata da hannunsa ya na sake kallon zallar kyawun da Allah ya yi mata,ɗan motsawa tayi gami da miƙa sai ta ɗan buɗe idonta Mahomet ya sakar mata murmurshi ya na son tayar da ita zaune.Bisa fafaɗan ƙirjinsa tayi luuu ta kwanta ta turo baki kaɗan tace "bacci ni ke ji ka bar ni na huta,jiya kai ka hana mu rumtsawa"rungumeta yayi ya na ɗan jijigata kamar wata baby hakan kuwa ba ƙaramin daɗi ya yiwa Maryam ba nan take barci ya kuma ɗauke ta. Kamar daga sama yaji muryar da duk duniya babu wacce ya ke tsoro da kuma tsana kamar ita,cikin takaici Balkisu ta kuma cewa "Mahomet haka za ka yi min?"cike da tsoronta ya shimfiɗe Maryam ya koma gefe ya na zanzana. Tunkarosa tayi da sauri ya zube ƙasa ya kama kunnuwansa alamar ya tuba,miƙar da shi tayi tsaye ta shafi sajen sa sannan ta kai bakinta kan lips ɗin sa ta fara kissing. Tureta Mahomet yayi ya girgiza mata kai,ta saki murmurshi tace "Daddyn ka ne dama yace azo a duba a gani ko lafiya ba ku fito ba?"bai ce da ita komi ba sai kallonta da ya ke ya na karantar halin ta "munafuka na tabbata in kika san da ɗan sauran hankalina ba za ki fito da true color ɗin ki ba,da sannu zan kawo ƙarshen ki kafin ki aiwatar da nufin ki"Mahomet ke zancen zuci kafin ya nufi ƙofa da sauri ta take masa baya. Inda Daddy ke zaune ya na kallon tv ya nufa,babu kowa sai shi ɗaya.Zama yayi ya na mai aza kansa a kafaɗar Daddy ya na mai jin wata nutsuwa na shigar sa, Daddy yace "lafiya yau ba ku fito ba ?ko dan Ammin ka ba ta nan?"bai ce komi ba Balkisu ta ƙaraso ta zauna dab da Mahomet tace "haba Alhaji ka ji ka da wata magana kuma ni mai kamar Ammin sa ce,wlh ina jin son Mahomet fiye da yadda kake tunani kawai ban nunawa ne kar mahaifiyarsa ta kuma zargina kamar baya "Daddy yace "please ki bar tado abinda ya wuce, Mahomet Ɗan ki ne na san yadda kike sona ba za ki taɓa cutar da jini na ba kuma mafi soyuwa gare ni" "Laha'ilah! Alhaji yanzu da kishiyata maƙiyiya kake gulma ta ni da Ɗana?"Hajiya Atine ke faɗa ta na mai ƙarasowa inda suke hannunta riƙe da ludayin miya. Wani sanyi ne ya ratsa zuciyar Balkisu ko ba komi ta san Atine za ta ji haushin yadda Alhaji yace ya fi son Mahomet fiye da Abbasi.... [15/02 à 16:50] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 21-22* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura __________ "Lafiyar ki kuwa Hajiya?yanzu da kika zo kika tsaya min a kai dukana za ki yi da ludayin ko mi?"Daddy ya faɗa rai ɓace, Atine ta ɓata fuska tace "yanzu sabida Allah Alhaji hakan da kake yi ka kyauta? miyasa kake nuna banbanci tsakanin ƴaƴan ka?amman babu komi duk yadda 1 ta lalace ta fi ƙarfin 0 a toh da a kira ka juya ai gwara ace an tsani ɗan ka"wani tuƙiƙin baƙin ciki ya tasowa Balkisu a hasale tace "wlh na fi ƙarfin juya sai dai in can ke ce juya"Atine ta bushe da dariya tace "kai haba?to in fitsari banza ne gaza tayi mu gani"ta na gama faɗa ta juya ta bar Balkisu da bakin ciki. Cikin shagwaɓa tace "Alhaji ka na kallo ta na ci min mutumci shine ko ka tanka?"Daddy ya dube ta da kyau sannan yace "in tanka in ce mi?shekara nawa yanzu ina lalaɓar ki a kan mu je asibiti a duba ki a gani wace matsala kike tattare da ita amman kika ƙiya?"cike da jin haushi tayi ƙuuu ta bar gun ta na mai jin zafin furucin Daddy. Tsakar bed ta hau ta turmuje gashin kanta kamar mahaukaciya sabuwar kamu "Allah sawaƙe da na haihu da ke tsohon banza a ido in ka gan sa kai kace DATTIJON ARZIKI (Ladingo)nan kuma kalolin iskanci da mugunta babu wanda bai iya ba mtws..."ta ƙare zancen da jan tsuki. Mahomet kuwa Balkisu na gusawa ya sauke ajiyar zuciya ya na mai ƙara shigewa jikin Daddy,kansa ya shafa kafin ya fara tofe sa da addu'a a haka barci ya ɗauke sa. ★★★ *NIAMEY* Cikin hasken da ya rage na ɗakin ta hango sa cikin kayan barci,a hankali ta ƙarasa kusa da bed ɗin ta ɗale.Dab da shi ta kwanta ta na jin zuciyarta na bugawa,hannu na rawa ta kai jikin sa da sauri ya rumtse ido.Shafasa ta soma yi ta na sauke ajiyar zuciya gami da ƙara kusancin su,cikin azama ta kai bakinta kan laɓansa ta fara kissing kamar mayunwacin zaki yayinda hannunta ke yawo a duk sassan jikinsa.Tun da ta fara bidirin ko tari bai yi ba balle ta sa ran zai maida mata martani,kaf ya riƙe hannunta lokacin da ta fara ƙoƙarin jan gajeren wandon sa ƙasa. Murya na rawa wacce da ka ji ta ka san a tsananin buƙace ta ke tace "Abban Kalil dan Allah"ture ta yayi ya tashi zaune yace "Hawa wai mi ke damun ki ne?miyasa ba ki da aji ko kaɗan kamar ba mace ba?"idon Hawali ya kawo ruwa tace "naji ni dai ka yi min"cikin basarwa kamar bai san mi take nufi ba yace "in yi maki mi wai?"wata kunya ce ta kama Hawali amman ya za tayi doli ta danne zuciyarta tace "sex"ya ja wata uwar tsuka yace "na ƙi nayi ɗin,sai baƙar jaraba tsiya ke ba ki da aikin yi sai dai jijiga to ba zan yi ba"ya na gama faɗa ya shige toilet ya barta a zaune. Wayar shi ta bado haske ta na dubawa text ne ```Bb yau fah ka gajiyar da ni sosai na shiga ruwan zafi ya fi sau goma,amman yanzu...``` sauran text ɗin bai ida fitowa ba ta latsa dan ta shiga ciki sai dai wayar da code. Aje wayar tayi ta koma ɗakinta,bakin bed ta zauna ta shiga rera kuka kamar wacce aka aikowa mutuwar uwa ko ta uba. Shi kuwa Abban Kalil ko da ya fito da bai ganta ba sai yaji wani daɗi ya ɗauki wayar sa,text ɗin da Lolipop ɗin sa ta aiko masa ya duba kamar wani tsohon maye ya lashi leɓansa na ƙasa ya na mai sake karanta saƙon wanda cikinsa babu wani abu na alkhairi. Hasken ɗakin ya kunna ya koma kan bed suka fara appel video sai nuna masa tsaraicinta ta ke lokaci kaɗan ya ɗau caji suka cigaba da shiƙar su😏😏😏 Washegari Tun da safe Hawali ta tashi ta shiga kitchen ta haɗa masa abincin breakfast kamar yadda Farida ta bata shawara,ta na gamawa ta jera a kan dining ta je tayi wanka ta shirya ta dawo falo zaman jiransa. Ƙamshin turaren shi ne ya fara yi mata sallama,da sauri ta ɗago kai ta sauke idonta bisa farar fatar sa wacce tsabar jin daɗi da kula da ita yasa ta zama kamar madara sai sheƙi ya ke. Muƙut ta haɗiye wani abu mai ɗaci tuna saƙon jiya a zuci tace "shikenan ya gama rabe sirrinmu ƙila ba ita ɗaya ba ma mtws..."ta ja tsukin a fili da sauri Abban Kalil wanda ke ɓalla buton hannun rigarsa ya ɗago kai ya zubawa Hawali rikatun idonsa kan kumburar fuskarta. Jikinta ne ya fara tsuma tsabar tsoro dan kuwa ba ƙaramin aikin sa ba ne ya ɗirka mata duka, murmurshi ya saki ganin ta gigice ita kuwa baiwar Allah sai ta saki ajiyar zuciya tare da gaishe sa. Sai da ya sha ƙamshi kafin ya amsa ya nufi dining,servir ɗin sa tayi ya fara ci ya na latsa waya sai murmurshi ya ke. Kuɗi ya fiddo a aljihu yace "na ga kin wani tsare ni ki na kallo na san bai wuce su kike buƙata to ga su nan"ɗauka tayi ta fice zuwa wajen aikinta,bakin titi ta tsaya jiran taxi dan dama tuni ya shaida mata ba zai zama direver ta ba sai dai ta shiga motar haya. Sai da ta ci wuya kafin ta samu taxi,ko da ta je wajen aiki kasa sukuni tayi doli ta fara neman layin Farida . Sai da tayi mata kira wajen biyar sannan ta ɗaga cikin masifa "lafiya wai?" Hawali ta fashe da kuka tace "ƙawa wlh ina cikin tashin hankali"nan ta kwashe komi ta gayawa Farida "ina zuwa amman kafin in ƙaraso ki nemi permission ko kuma kice ba ki jin daɗin jikin ki"cewar Farida ta na mai kashe kiran. Ko da ta iso ma'aikatar tuni Hawali ta fito waje,ta na ganin motar Farida ta ƙaraso da sauri ta buɗe seat ɗin gaba ta shiga sai kuma ta ƙara fashewa da kuka ta na cewa "wlh ko a mafarki aka gaya min Abban Kalil zai iya neman mata zan ƙaryata duba da yadda bai wani damu da sex ba ga kuma ƙyanƙyami" Farida ta ja tsuki tace "namiji kenan!wanda duk yadda kuke da shi sai ya ci amanar ki shiyasa ni nan da kike gani na ban yarda da maza ba.To dama ta yaya zai nuna maki damuwa akan sex alhalin ya na samu a waje,ke faɗa maki ne fah a ban yi ba wlh Abban Kalil ba ƙaramin tantiri ne ba kawai dan ya ga Allah ya bashi baiwar kyau shine ya ke juya mata"fuska shaɓeɓe da hawaye Hawali ta dubi Farida da mamaki mai game da tambaya. Farida ta ja dogon numfashi tace "yanzu kam ba zan ɓoye maki ba wlh har da cousine ɗi ta ya ke soyayya kwanaki har faɗa suka yi ita da wata gabdi har da zuwa gun ƴan sanda a ƙarshe dai shi ya tafi yayi belin su ya sasanta su yace bai son su duka" Banda ƙuna da tafasa babu abinda zuciyar Hawali ta ke "yanzu dai ki nemo min mafita"ta faɗa dakyar,Farida tace "bari mu je kawai gidan ki sai mu tattauna cikin nutsuwa"ta yiwa mota key sai gidan Hawali,a waje tayi parking su na shiga gaban Hawali ya faɗi ganin motar shi a tsakar gida ta jiyo dan ta tambayi mai gadi sai kawai ta ga ya sunne kai ya na girgiza kai Farida tace "wuce mu tafi kika wani tsaya"kamar kazar da ƙwai ya fashe ma ta ke cira ƙafarta dakyat gabanta na kuma faɗuwa. Cak suka ja suka tsaya ganin pant da bra a tsakar falo ga best ɗin Abban Kalil nan ita ma a yashe,a hankali kuma suka fara jiyo sauti daga ɗakinsa.Daɓasss Hawali tayi zaman ƴan bori yayi da ita kuma Farida ta ɗauki pant ɗin ta saka a jaka😱 wani uban ihu Hawali ta runtuma lokacin da Farida ta jata ƙiii ta bangaje ƙofar ɗakin da su Abban Kalil ke ciki. A zabure duk suka tsaya da abinda suke suka juyo suna kallon su Farida ,zanen gadon suka sa suka rufe tsaraicin su. "Ka ji kunyar duniya Deeni sauran ka ta lahira,ƴan awakancin na ka kuma har bisa shimfiɗar auren ka?wlh ka ci amanar zumunci.Ke kuma ki rubuta ki ajiye wannan ne karon ki na ƙarshe a harakar sex ke da kuma sanin namiji sai lahira "Farida ke faɗa ta na ƙoƙarin tada Hawali tsaye wacce ke kuka cincin ƙarfinta "tashi mu tafi ke"Hawali ta miƙe za ta bin bayan Farida sai kuma ta tsinkayo Muryar Deeni ya na cewa "in kika fita kan auren ki"cak Hawali ta tsaya,Farida tayi murmurshi tace "kin riga da kin yi sakaci da har ya gane lagon ki na son zama da shi ki zauna ba zan yi sanadiyar mutuwar auren ki ba"Farida na gama faɗa ta fita,ta na shiga mota direct gidan malam Jaye...... [16/02 à 14:38] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 23-24* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura _________ Malam Jaye ya karɓi pant ɗin bayan Farida ta yi masa bayanin abinda ta ke so ya aiwatar mata. "Ki saka a ran ki aiki yayi "cewar shi ita kuwa Farida da murmurshin jin daɗi ta basa kuɗi da ya je karɓa ya gama da hannunta ya riƙe.Ranta ne ya ɓace ta na ƙoƙarin janye hannunta malam Jaye ya fara murza yatsunta ya na cewa "please ki bani dama ko sau ɗaya tak na kasance da ke" A hasale Farida tace "ka kau san abinda kake cewa ?Ni zan yin zina Allah kiyaye"malam Jaye yace "ki taimaka min dan Allah kin san da na daɗe ina maitar ki amman sai ki share kiyi kamar ba ki sani ba" Farida tace "sake min hannu dan Allah akwai abinda ni ke son yi"malam ya sake ya na jin haushin ƙin amincewa da tayi amman yayi alƙawarin sai ya ɗanɗana ta ya maida maitar sa. Farida na fita ta shige motar ta,direct gidan Hawali ta nufa.Zaune ta tarar da ita duk jiki burdi fuska a kumbure,ta na ganin Farida ta taso ta rungume ta tace "su na ciki har yanzu da na yi mashi magana shine ya dake ni"jawota tayi cikin jikinta ta fara bubuga bayanta,abota ce ta haɗa su da Hawali amman jin ta take tamkar wacce suka fito ciki ɗaya. Janta tayi zuwa ɗakinta ta haɗa mata ruwa masu ɗumi tayi wanka,su na nan zauna jungum Deeni ya shigo hannunsa riƙe da trolly kuɗi ya watsa mata a fuska yace "zan tafi yawon shaƙatawa in kin so ki zauna in kuma kin gaji ki na iya komawa ƙauyen ku tunda ke ba ki san mutumci ba shine za ki je ki kwaso karuwar ƙawar ki ku zo ku katse min jin daɗi"ya na gama faɗa ya fice. Tsabar shock kasa cewa komi Hawali tayi sai bin sa da tayi da ido,Farida ta nisa tace "illar auren namiji mai kyau kenan,a wannan zamanin mazaje farare har tunƙawo suke da kalarsu fiye da matan.Ta ya dama za ki yi kwanciyar hankali a garin Niamey uwanda mazajen ma maras kyau sai kin yi dagaske balle Deeni sai ka rantse Balarabe ne tsabar kyawu"Hawali ba tace komi ba sai miƙewa da tayi ta nufi ƙofar fita Farida ta riƙota tace "ina kuma za ki?"murya na ɗan rawa tace "zan bashi haƙuri ne kar ya tafi ya bar ni"Farida ta ja tsuki tace "haƙuri?da ke da shi wa yayi ma wani laifi da za ki ce wani haƙuri za ki basa?mtws Malama ki zauna saboda rashin ajin ki ya ke gulala maki amman ke sakarai ba ki iya kama kan ki ke ma ki nuna masa ke ma mace ce"ƙarar tashin motar shi yasa Hawali fuzgewa ta fita a guje. Kamar wata mahaukaciya haka ta shiga ƙwala kiran sa amman bai tsaya ba duk da ya hangota ta mirror ɗin mota,ya na fita mai gadi ya rufe get Hawali ta koma ciki ta na kuka ta na jin kamar zuciyarta za ta fashe. Duk ƙoƙarin Farida na ganin ta kwantar mata da hankali abu ya gagara doli ta ƙyaleta ta zuba mata ido. A ɓangaren Deeni kuwa direct hanyar barin gari ya ɗauka bayan ya ajiye Lolipop ɗin sa,sai da ya kwan ya wuni sannan ya isa Agadez dama ya na da gida can inda suke caskalewa shi da Fannah wacce ita ma ta mutu wajen son sa sai dai ya gaya mata babu aure tsakanin su wannan ya sa ta bar gidan iyayen ta Deeni ya saya mata wani. Da murmurshi ta tarbe sa,farar fatar ta ya shafa zuwa manya boobs ɗinta ita kuwa ɗan ƙaramin bakinta ta dire saman lips ɗin shi kafin kuma ta ja sa zuwa ciki. Da sauri Deeni ya dafe kai ƙamshin turaren na ƙara shiga cikin hancin sa da ƙwaƙwalwar sa, murmurshin samun nasara Fannah tayi kafin ta soma cire masa kaya tayi masa rakiya zuwa toilet. Abinci ta zuba a plate ta barbaɗa magani daidai gabansa,haka ma cikin jus.Deeni na fitowa yace "Tarhani kamar kin san na kwaso yunwa sosai,dan ƙin cin komi nayi saboda na ci girkin sosai"tashi tayi ta karɓi ƙaramin towel ɗin ta shiga goge masa ruwa ta shiryasa cikin kayan shan iska kafin tayi feeding sa,sai ci ya ke ya na yi mata surutu ya na gamawa suka fara shashancin su. A can Niamey kuwa wajen kwana biyar kenan Hawali ta rasa nutsuwarta tun bayan tafiyar Deeni ,ganin ba za ta iya jure rashin sa ba ta yarda da shawara Farida kan su je gun malam ya sihirce mata shi. Su na zaune gaban malam Jaye sai suratai ya ke ya na kallon wasu ruwa da ke gabansa,kai ya girgiza yace "da wuya a juyo da hankalin sa zuwa gare ki saboda ya na tare da mugun sihiri cikin jikin sa sannan matar da ya ke tare da ita ta na da mugun hatsari sosai"baki na rawa Hawali ta maimaita "mata?"yace "eh zo ki ga"cikin ƙwarya suka duba sai ga Fannah rungume da Deeni ya ɗora kansa tsakiyar dukiyar Fulaninta su na kallon tv kai kace ma'aurata. Hawaye ne suka zubo mata,malam Jaye yace hanya guda ce tal za ta iya maido da shi duk da babu tabbacin zai zauna. "Wace hanya ce?"Hawali ta tambaya malam Jaye yace "ku taso mu "babu muso su Farida suka bi bayan sa suka shiga ƙurya ɗaki,almajirai ne kusan su goma kowanensu da aikin da ya ke wasu na rubutu a jikin madubi,wake, kwanonin cin abinci wasu kuma na ƙuƙulla magani. "Ki kalle su ɗaya bayan ɗaya"malam Jaye ya faɗa nan kuwa Hawali ta shiga kallon almajiran bayan ta gama ta dubi malam Jaye shi kuwa yayi murmurshi yace "ki zaɓi ɗaya daga cikin su zan yi masa rubutu da azakarin sa ya sadu da ke,wlh ina shaida maki ko gida ba ki zuwa sai mijin ki ya dawo gare ki" Gaban Hawali ne ya faɗi rasss ta shiga girgiza kai "sam ba zan iya ha'intar mijina ba,ina in yi zina Allah kar ka kawo min wannan ranai"ta faɗa a zuci da sauri Farida cikin kiɗima tace "zina?a'a kam ni ko ta yarda ba zan bari ta aikata hakan ba gaskiya a canza"malam Jaye ya fito suka take masa baya. "To ni dai ba zan yi ƙarya akan aikin da na san ko nayi shi ba zai ci ba,kawai ku haƙura"cewar malam Jaye ,Farida ta ja Hawali suka baro gidan. Su na bisa hanya komawa gida sai ga kiran Deeni ,jiki na ɓari ta ɗaga "kije STM na turo maki saƙo"ƙit ya kashe wayar.Farida ta dube ta tace "miye?"tace "Abban Kalil ne wai na je STM ya turo min saƙo". ★★★ *MARADI* Tun da Abbasi ya dawo ya shaidawa Daddy ya samu matar aure,amman sam Daddy yace bai lamunta da auri bazabarma ba.Juyin duniya yayi amman abu ya cuttura wannan dalili ya sa Abbasi shiga yanayin damuwa ya rasa yadda zai yi da ransa ga Atine ta sako sa gaba da zancen Maryam alhalin tuni an aura ma Ƙanensa ita. Ya na kwance ya na malolowa kan capet Daddy ya shigo,duban sa yayi sai ya ji tausayin sa hakan yasa yace "Abbasi ka tabbatar da ingancin tarbiyyar yarinyar?"ai da sauri ya tashi ya na jinjina kai Daddy yace "ok to Allah sa alkhairi ni ba komi yasa ban son auren ka da ita ba sai dan ƴan Niamey sangartattu ne basu iya komi ba sai Bariki da iya yi na banza ko girkin ga sai a hankali"Abbasi yace "ita dai wannan ba haka ta ke ba"Daddy yayi gaba ya bar sa nan ya wuce ƙurya ɗakin Atine. "Hajiya lafiya yau kika ƙume ɗaki kamar wata mai jego?"Daddy ya faɗa da shigar sa,Atine ta yamutsa fuska tace "to mi zan yi bayan an nuna ba'a ra'ayin ganina cikin jama'a"da ɗan mamaki yace "kamar ya?su waye ba su ra'ayin ki?"ba tace komi ba juya masa baya dama a kwance ya tarar da ita. Gadon ya haura yace "kin ga Atinena kiyi haƙuri ki bar fushin nan kin fah kusa zama sarakuwa"cikin jin haushi tace "ah ai ba ka son na zama ɗin tunda ka aura ma wanda bai dace ba yarinyar da tun ta na ƙarama na yiwa Abbasi kamen ta"Daddy yayi murmurshi ya girgiza kai dan kuwa ya san yadda suka yi zaman lafiya ita da Maryam ɗin. "Ki yi haƙuri dai ai shi ma Abbasin ya samu matar aure yanzu haka maganar da ni ke yi maki shawara na zo mu yi da ke"zumut Atine tayi ta na waro ido farin cikinta ya kasa ɓoyuwa tace "kai haba?yaushe ya faɗa ma haka?"Daddy ya sauke ajiyar zuciya ya zayyane mata komi Atine ta rangaɗa buɗa tace "alhamdullah Abbasi ka gama min komi tunda har ka samo mana babbar yarinya bari na tashi ai zama bai same ni ba" A can ɓangaren Mahomet kuwa yau wani sabon salo ya fito da shi,yadda ya baiwa Maryam mamaki ya sa tayi saurin tallabo kansa tace "wai miyasa kake semblant kamar marar lafiya?"kallonta yayi sai kuma yayi murmurshi ya cigaba da abinda ya ke,ƴar ƙara ta saki jin zafi ya ziyarceta. Ƙoƙarin tashi tayi amman Mahomet ya danneta ya cigaba da ƙoƙarin shiga gonar sa sai dai kash Maryam tayi ƙankantar da za ta ɗaukar nauyin sa dakyar ya samu gland ɗin D ɗinsa ya shiga kaɗan.Ta na kuka ta na ƙari haka yayi ta bidirinsa har ya samu nutsuwa,jawota yayi jikinsa ya rungume tsam tare da ja masu bargo. Balkisu ce durƙushe gaban wani ƙaton mutum baƙi ƙirin da shi,cikin ƙyanƙyashewar zuciya tace "so ni ke a ida maida sa mahaukaci na haƙiƙa ta yadda ba zai sanin shi ɗin wanene ba balle har ya san da wani abu wai shi aure,ban so ko kaɗan ya samu sassauci cikin haukan"ta na gama faɗa boka yayi wata ruɓaɓar dariya nan masororin haƙoransa suka bayyana. Umarta ta yayi da ta tuɓe babu muso ta cire dukan kayan ta,wasu ruwa ya ɗauko ya yi mata wanka sannan ta maida kayanta.Farin ƙyale ya samu ya saka wani garin magani yace "wannan za ki je mararabar hanya ki turbuɗe wannan kuma na cikin gwangwani cikin kasuwa za ki je ki turbuɗe ina tabbatar maki ki na aiwatarwa zai fara hauka mai digi"cike da murna Balkisu ta karɓa...... [17/02 à 16:18] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 25-26* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura _________________ Dare mahutar bawa,garin maraɗi ya ɗau shiru tsit kake ji.Wasu matasa biyu ne ƴan samari tsakiyar hanya suke haƙa rame bayan sun dawo daga kasuwa Babba ta Maradi sun aiwatar da aikin da Balkisu ta saka su. Su na gama saka farin ƙyalen cikin rame suka maida ƙasa suka rufe,ɗaya daga cikin su ya kira layin Balkisu "Hajiya an gama aiki saura biya"can ɗayan ɓangaren Balkisu tayi ƙasa murya tace "Mumuni ka tabbatar kun yi komi yadda ya kamata?"wanda ta kira da Mumini ya ja tsuki yace "wlh wani sa'in yawan tambayar rainin hankalin da kike min ta ɓaƙanta rai,ke da kika riga kika san akan kuɗi babu abinda ba zan iya ba"Balkisu tayi ajiyar zuciya tace "to gobe in Allah ya kai mu zan je can na biya ku kuɗin ku"ƙit ta kashe kiran tace "ai wlh da na bari wata banza ta amfana da shi gwara a ida haukata ka mtws banza kawai" A can ɓangaren Mahomet kuwa cikin barci ya fara jin ana kiransa,sai kuma ya ji kamar ana yi masa dariya. A hargitse ya farka daidai nan ya ga giftawar gawa cikin likafanin ta fari sol,tsabar tsoro da firgici ya saka sa yin ihu ya na cewa "wayyo Allah"ai kuwa gawar nan ta nufo sa yayi saurin faɗuwa ita kuma ta rufta kansa kawai sai ya tashi zaune ya na ƙyalƙyacewa da dariya. Ƙyalƙyace-ƙyalcen sa ya tayar da Maryam daga barci,hasken ɗakin ta kunna sai kuwa ta ga Mahomet zaune ya na yin wani abu da hannu kamar mai rabon abinci ya na yi ya na dariya. Da sauri ta diro daga kan gadon ta dafa sa tace "Mahomet miy..."ba ta samu damar idawa ba saboda gigitacen marin da ya ɗauke ta da shi ya fiddo ido ya na zarar su kafin yace "miyasa za ki taka sa ?ko baki ganin laɓuɓu gaban ki?"da sauri Maryam tayi baya zuciyarta na dukan tamanin-tamanin tsabar tashin hankali. Ƙofa ta nufa da sauri ya miƙe ya maidota,wani marin ya kuma kai mata yace "wato ba za ki bayar da haƙuri ba?"baki na rawa tace "ku yi haƙuri"Mahomet ya tuntsire da dariya yace "hegiya taji tsoro hhhh"sai kuma ya game fuska ya na yi mata wani irin kallo wanda yasa ta sakin fitsari a wando. "Laaa !pampo ruwa"ya faɗa tare da duƙawa zai shan fitsarinta da ya fara gangarawa da ƙasa,da sauri ta janyesa sa ta na cewa "kar ka sha fitsari ne,najasa ce" Kamar mai hankali sai ya ɗago daga durƙushin da yayi yace "Ni ne najasa?"ya ɗaga hannu zai kuma marinta ta ruga a guje ta buɗe ƙofa shi ma ya take mata baya. Ihu Maryam ta shiga yi wanda ƙarage ko ina,da sauri Daddy wanda ya ke ɗakin Ammi ya fito kallon yadda Maryam ke taka step bibiyu Mahomet na take mata baya sai kuma ƙyarƙyarta dariya ya ke ya sa gaban Daddy faɗuwa da sauri shi ma ya yo ƙasa sai dai ko kafin ya iso tuni Mahomet ya fara jibgar Maryam ita kuwa sai ihu ta ke ta na kiran sunan duk wanda ya zo bakinta. Daddy ya jawo rigar Mahomet a harzuƙe ya juyo ya yiwa Daddy wata irin bangazar tsiya wacce ta saka shi faɗuwa daidai nan Abbasi ya fito ya na "Innalillahi wa'inna iley raji'un"da ɗan ƙarfi cak Mahomet ya tsaya kafin ya faɗi bisa gwiwoyinsa kamar raƙumi. Karatu Abbasi ya fara kawai sai ya faɗi kwance ya na kallonsu da ido kamar irin mutumen nan da yayi aiki ya galabaita,Ammi da Inna ma duk sun fito direct gun Maryam suka nufa wacce hancinta ke zubar da jini. Ruwan sanyi Ammi ta ɗauko ta wanke mata fuskarta nan jinin ya tsaya ashe dama haɓo ne,jikin Inna ta shige ta fashe da kuka. Ammi ma tuni ta fara hawaye, Abbasi ne kawai mai jarumtar dan Daddy lokacin da ya faɗi bisa hannunsa na hagu ya sauka tuni ya samu gocewa. Inna ta ja Maryam suka koma part ɗin ta ,Ammi ta je kusan Daddy yayinda Abbasi ke ta aikin yiwa Mahomet karatu. Washegari Haka gidan ya tashi jungum tuni an yi ma Daddy ɗori Maryam ma an gasa mata jikinta, Mahomet kuma ya na can cikin ɗaki a kulle sai zage-zage ya ke. Hajiya Atine sai sake jajatan lamarin ta ke, Bilkisu baki kawai ta taɓe dan dama can ba ta shiga harakar kowa. Misalin sha ɗayan rana Malam Sabi'u da Dr suka nufi ɗakin da aka rufe Mahomet,ana buɗewa ya zaburo Malam Sabi'u ya watsa masa wasu ruwa kawai sai ya nutsu. Jininsa Dr ya zuƙa cikin wata ƴar kwalba kafin ya fice ya bar Malam Sabi'u wanda ya riƙe kan Mahomet ya fara karatu.Jujuya kai ya fara ya na son cire hannun malam daga kansa da sauri Abbasi wanda ya laɓe bayan ƙofa ya zo ya riƙe hannuwansa shi ma da ayoyin Allah ga bakinsa. An ɗauki plus de 30mns amman aljannun da ke kansa sun ƙi yin magana har sai da malam ya haɗa gumi,bakin Mahomet ya taɓe ya zuba masa wani magani nan yayi birkiɗa da ƙasa a ƙarshe barci ya ɗauke sa. Malam Sabi'u ya girgiza kai yace "manyan sheɗanu ne sun ƙi yin magana ka ga ma barci suka sa shi wanda kuma zai iya kai safiyar gobe bai farka ba"cike da tausayin ɗan uwan na sa Abbasi ya takewa malam baya ya na mai ɗaga kiran Farida da ya shigo wayar shi. "Allo Abbasss lafiya tun jiya ni ke kiran wayar ka ba ka ɗauka?"cewar Farida , Abbasi ya nisa yace "ina lafiya yayana ne ciwon sa ya motsa kuma babban tashin hankali hauka ya ke na gaske fiye da kullum"Farida ta dafe kai tace "Allah sawaƙa to,nima ga ni nan ina jinyar ƙawata ina ga ita ma ciwon haukan ne ya kamata"da sauri Abbasi yace "subahanallah kar dai ace Hawa ɗin ki?"Farida tace "ita fah kai dai bari rabon ayi jiya mu ka tafi STM mijinta ya turo mata saƙo mun zata abun kirki ne ashe takardar sakinta ce ya saka a enveloppe ya turo mata ,mu na cikin mota ta buɗe saƙon ta na ganin miye a ciki ta buɗe marfin mota ta faɗo yanzu haka ta samu kariya a hannu banda ciwon da taji a kai"salalami Abbasi ya shiga yi tare da jajanta mata. Balkisu gaban mahaifiyarta ta na shaida mata abinda ya faru da Mahomet daren jiya "tatasss!"kake ji ta wanketa da mari ta na cewa "ashe ba ki da hankali Balkisu?ta yaya za ki yanke ɗanyen aiki ba tare da tambayar izini na ba?fansa za mu ɗauka ta hanyar gurgunta rayuwar Issufu ba wai ɗan sa ba da bai san komi ba"Balkisu na kuka ta ce "to ai ni Ɗan ni ke so ba uban ba miyasa ba ki bar ni na auri Mahomet a madadin Alhaji Issufu?" Mama ta juya baya tace "ba za ki gane ba labarin na da tsayi sosai" ★★★ *ASALIN LABARIN...* "Yusuf ya kake gani in mun shiga siyasa?"cewar Mahmud ya na mai ɗaukar tufa🍏 ya guntsura,wanda aka kira da Yusuf yayi murmurshi yace "Mahmud ban ƙi ta taka ba sai dai ni a yanzu ba ni da burin da ya wuce uwar ɗakina ta samu ciki yanzu wajen shekaru shidda da aure ko ɓatan wata ba ta taɓa yi ba"Mahmud ya jinjina kai yace "haka ne amman ni ba ka tunanin ko auren banda ai gwara kai ka na da matar ga shi kuma har ka fara neman wani auren na biyu"ƙarar fashewar glass ya saka su duk juyowa su na kallonta ido taf hawaye ta dubi mijin nata tace "yanzu Alhaji har ka fara neman aure saboda rashin haihuwa ta?babu komi Allah ba mu zaman lafiya"ta na gama faɗa za ta juya da sauri Mahmud yace "haba Ammi miye haka dan Allah?a wannan zamanin ai kishiya tamkar yayi ce dan Allah kar ki ɓata ran ki"hawayenta ta goge tace "mai sunan Ɗana ta yaya ba zan yi fushi ba za'a kawo min kishiya babu sanarwa balle har a bani damar shiryawa ko so kake a kawo amarya ta fi Ammin ka?"ta ida zancen cikin sigar zolaya ta na murmurshi wanda ya saka Alhaji jin sanyi a ransa dan dama can yayi farin sani ita mace ce mai sauƙin kai. Makaranta guda suka yi dukan su uku a aji ɗaya,sunan Ammi ya samo asali ne ranar da Mahmud ya ji ta na cewa in shaa Allah sunan ɗanta na farko Mahmud sai kuma ya zamana babban abokinsa Yusuf ya kasance mijinta. Bayan kwana biyu da yin wannan zance sai kuwa aka fara maganar kawo amarya,duk rawar ƙafar da Alhaji ke yi Ammi kawar da kai tayi har Allah ya sa amarya Atine ta shigo gidan. Zaman lafiya suka fara yi da farko,sai dai bayan wata biyu kacal zaman ya sauya sakamakon samun cikin da Atine ta yi shikenan ta fitini Ammi da gori. Ammi na zaune ta cikin abinci Atine ta fito ta na toshe hanci "ke miye wannan duk ya cika mana gida da ƙauri?"Ammi ba ta tanka ta ba ta cigaba da cin abincin ta,dungure mata kai tayi tace "ke ba da ke na ke ba?"Atine ta faɗa cikin ɗaga murya a hasale Ammi ta tashi ta sharara mata mari Alhaji wanda ya ke daf da shigowa yayi saurin kutso kai kawai sai Atine ta dafe ciki ta na kuka. Idon Alhaji sun rufe duk da ya ji ƙarar ta mari ce amman yadda Atine ta dafe ciki ya sa ya kai hannu ga Ammi wanda kuma shi ne karon farko tun da ya aureta. Cikin kuka Ammi tace "Allah nayi imani kai ke badawa kai ke hanawa ya Rabbil Izzati Allah na roƙe ka nima ka ban haihuwa dan alfarmar Manzon Allah SAW".... [19/02 à 13:19] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 27-28* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura ______________________ Tunda aka shiga da Atine ɗakin haihuwa Alhaji ke zarya ya rasa ƙugun zama,can sai ga nurs ta fito hankali tashe ta na cewa "da matsala Alhaji ka zo ka sa hannu a yi mata aiki a fito da jinjirin nan in ba haka ba za'a iya rasa su dukan biyun azo babu Uwar ba Ɗan"jiki na ɓari Alhaji ya sa hannu aka shigar da Atine. Babu jimawa aka fito mata da baby boy,nan fah Alhaji ya shiga murna duk da ko an tabbatar masa da an juye mahaifar Atine saboda ta samu matsala. Ammi da murna ta rungume Ɗan ta na shafar kansa a can ƙasan zuciyarta kuwa addu'a ta ke Allah ya bata haihuwa ita ma ta ga jininta. Goggon Atine wacce har da ita aka yi rakiya ta karɓe jinjirin ta na cewa "bari a kaisa gun mahaifiyar shi ya ji guminta,tun ɗazu ta farfaɗo amman kin wani riƙe sa sai kace ke kika yi mata wahalar naƙudai" Ammi tayi murmurshi tace "a'a ita tayi kayarta ban ce ni nayi ba"ta faɗa ta na mai miƙa mata babyn "ah to ina ce dai cikinta ne aka fasa ba na ki ba"cewar goggo Ammi tayi kamar ba ta ji ta ba. Tun da aka yi haihuwar nan habaici kawai dangin Atine ke yadawa Ammi ba ta tanka su sai dai ta shige ɗaki tayi kuka har ta gode ma Allah,ana haka aka yi biki yaro ya ci sunan Abbas amman uwar shi ta mayar da shi Abbasi. Tun haihuwar Abbasi Alhaji ya ɗauki son duniya ya ɗora masa musamman da shikaɗai ne Allah ya basa,Atine an samu abinda ake so kullum ta na maƙale da Alhaji su na yiwa yaron su wasa. Abbasi na da wata tara ya fara tafiya ya iywa nan ɓanar sa ta ƙaru sunan Daddy kawai ya iya. "Ɗan so zo na baka wainar ƙwai zo dawo kar ka fita"Atine ke faɗa ta na yiwa Abbasi magana wanda sai ƙiriniya ya ke sai yayi kamar zai tafi gun Daddy sai kuma ya nufi hanyar fita,dakyar ta samu ta kamo sa ta zaunar da shi sannan ta buɗe kwanon wainar ƙwan iskanta ya bugi hancin Ammi da gudu ta nufi toilet ɗin falo ta shiga kelaya amai. Dukkansu bayanta suka bi da kallo kafin Daddy ya mara mata baya ganin ta jima ba ta fito ba,ƙugunta ya riƙe ya na ɗan bubuga bayanta har sai da ta gama ya taimaka mata ta wanke fuska da baki ya kamota zuwa falo. Hanci ta toshe ta na girgiza kai,ɗakinta ya kaita kafin ya ɗauki waya ya kira Mahmud bugu biyu ya ɗaga ya na cewa "aboki yanzu ni ke shirin kiran ka na shaida maka an ɗaga ranar bikin an maido shi nan da wata uku"Daddy yace "kuma dai shine kuma ka yarda?"Mahmud yace "to ya zan yi tunda amaryar ta zamana ƴar rigima" Daddy yayi murmurshi mai sauti yace "to Allah kai mu ya sa alkhairi zuwa wannan lokaci Ammi ɗin ka ta ɗau nauyi ba za ayi hidimar biki da ita ba"Mahmud yace "kai haba?kar dai ace ciki ne da ita?"Daddy yace "ban tabbatar ba amman alamu sun nuna"ya faɗa ya na shafar kumatun ta,wani baƙin ciki ne ya tokare zuciyar Mahmud yace"to sai an jima akwai abinda zan yi"Daddy ya katse kiran ya maida hankalin sa gun sahibar shi ya na bata kulawa. Laulayi mai tsanani Ammi ke yi wannan ya sa Daddy ya tafi Mai Jan Gero ya tawo da ƙanwarsa Yusira ta na yiwa Ammi ƴan aikace-aikace wannan abu ba ƙaramin baƙanta ma Atine rai yayi ba musanman da ta lura kulawar Daddy ga Abbasi ta soma yin ƙasa. Ganin wankin hulla zai kai ta rana ya sa ta fara biyar malumai burin ta cikin jikin Ammi ya zube,sai dai ya ƙi zubewa ya na zaune daram duk da irin harin da ake kawo mata ta mafarki wani sa'in har azahiri sai a rinƙa bata tsoro tun ta na ganin abu ita ɗaya har Yusira ta fara gani ita ma wannan ya sa Inna ta dawo gidan kwancakwakwam da zama. Suratul Baƙara Inna ke sakawa safe da marice wannan ya sa gidan ya dawo normal,haka Ammi ta cigaba da rainon cikinta wanda ya samu soyayyar uwar miji da ƙanwarsa da shi kansa mijin . Inna irin mutanen nan ne uwanda ba sa shakka sannan ta na da ilimi sosai na addini ɓangare guda kuma zamanin Kakani da Iyaye an yi harakar aljannu wannan kenan. Cikin Ammi na cikin wata na biyar Mahmud yayi aure ,tun daga lokacin ya canza ba kasafai ya ke zuwa gidan Daddy ba saboda ya samu matar mai irin aƙidarsa ko kuma nace cutar hassada dan kuwa ita ke zuga sa ta na cewa ya na aikin mi har abokinsa ya fi shi kuɗi ya kamata shi ma ya ƙoƙarta ya kai kamar Daddy shi kuma da ya ke sakarai ne sai ya ke ɗaukar huɗubarta ya je ya na duƙushi gaban bokaye. Lokacin haihuwar Ammi da yayi ta haifo ɗanta namiji mai kama da uban shi,ƙiri-ƙiri Atine ta fitar da hassadar ta na cewa "ko ba'a son ka a haife ka a farin iyee duk wanda za'a haifa bayan Abbasi na ya ke dan haka kar ma ayi mani gwalgi"Ammi ba ta tankata ba sai Inna ce ta shiga masifa mai shige da nasiha da kuma hannun ka mai sanda. Sosai Atine ta ji tsoron furucin Inna a zuci tace "kar dai Inna ta gani lokacin da na keci tsumman in shiga uku?amman wlh ko ƙasa da bisa za su haɗe sai na kaiwa boka wannan ƙyalen ke da haihuwa kuma sai ta lahira"ta na gama zancen zucinta ta ja hannun Abbasi suka shige ɓangaren su. Ranar suna aka raɗa masa da sunan Mahamadu amman su na kiran sa da Mahomet. Mahomet na cika shekara ɗaya da ƴan watanni matar Mahmud ta haihu ta samu ƴa mace wacce aka raɗa ma Balkisu to daga wannan lokacin ne Daddy da Mahmud suka fara takun saƙa ,kowane da ra'ayin shi wanda ya sha banban da na ɗan uwan sa. Mahmud kasuwar saffarar ƙwaya ya yiwa Daddy tayi shi kuma yace ba zai yi ba wannan dalili ya fara yin kayarsa shi ɗaya duk da ba haka ya so ba,so yayi in sun fara ya haɗa ma Daddy tarkon da zai ƙare rayuwar sa gidan yari. Ruwan sanyi da jus da fruits ne gaban su amman rigimar da su ke ta hana su ci "har abada ba zan taɓa mara ma rashin gaskiya ba, Mahmud ka tsaya ka yiwa kan ka hisabi tun nan duniya sanadin kai yaran mutane sai haukacewa su ke amman kai ko a jikin ka sai ma sabbin kalolin mugayen ƙwayoyi kake kawowa wlh in ba ka bari ba zan tona ma asiri"Daddy ke faɗa cikin ɗaga murya,kukan kura Mahmud yayi ya shaƙe Daddy yace "ai sai in ka na da ran za kaje ka tona min asiri amman in na zama ajalin ka ai shikenan"Daddy ya fuzge ya hankaɗe Mahmud yace "in ba ka yi ajalina ba ni nayi na ka ta hanyar gurgunta rayuwar ka da muguwar fuskar ka"daidai nan Mama Balkisu ta shigo "subahanallah!mi mijina ya yi maka kake son kashe sa?"Daddy bai tanka ba ya fice ,nan Mahmud ya shiga zana mata ƙarya da gaskiya ita kuma ta yarda ta na mai sake jin wata irin tsanar sa. Daddy na zuwa gida sam ya kasa nutsuwa da wannan lamari na Mahmud,da Ammi ta lura ta tambaye shi lafiya yace babu komi. An yi haka da kwana biyu aka nemi Mahmud aka rasa,har gida Mama Bilkisu ta zo da kukan ta . "Dan Allah in kai ka sa a ɗauke min Mijina ka taimaka ka sa a sake shi na roƙe ka"da mamaki Daddy yace "wane mijin na ki wai Mahmud?"cikin kuka tace "wa ni ke da dama in ba shi ba,tun ranar da kuka yi wannan fitsaniyar nace ya zo ya baka haƙuri saboda furucin ka na sai ka kashe sa bai zo ba sai jiya yace min zai zo wajen ka shikenan ban ƙara ganin sa ba"da alamar tashin hankali Daddy yace "wai gaske kike ko wasa?"cikin sake tabbatarwa Mama Bilkisu ta rantse da Allah. Daddy fita yayi zuwa police station ya shaida masu ɓatan abokinsa domin kuwa duk lambobinsa ba sa shiga. Tsawon kwana biyu ƴan sanda na bincike amman shiru kake ji,tun daga wannan lokacin Daddy ya ɗaukewa Mama Bilkisu duk wani nauyi kama da abinci zuwa suturu. Bayan wasu shekaru Tuni Mama Bilkisu ta manta da Mahmud amman ta ƙi ta yi aure sai ma wani dogon buri da ta ɗora kan Balkisu wacce jefi-jefi sukan je gidan Daddy. Yau ma hakan ce ta faru su na zaune zaman biki na Yusira wacce aka ɗaura ma aure yau,shagali ake sosai su Ammi su ne gaba. Mahomet da Abbasi an yi wanka an saka kaya iri ɗaya,a lokacin Abbasi na da 11year da wasu watanni yayinda Mahomet ke cikin 10years. Bayan sallar Asar aka raka amarya gidanta wanda ke can Madarumfa,sosai Mahomet ya sha kuka kafin a tafi da shi. Inna na gida kwance ta rinƙa jin motsi ɗakin Daddy,har za ta tashi sai kuma ta share ta cigaba da laziminta. An ɗauki tsawon lokaci kafin ta ga fitowar Mama Bilkisu daga ɗakin jikinta sai tsuma ya ke,da sauri Inna ta lumshe ido tayi kamar ta na barci har sai da ta fice sannan ta miƙe ta nufi ɗakin Daddy. Takardu ne duk zuzube a ƙasa da alamu bincike tayi a ɗakin,Inna ta duƙa ta gyara wajen tsaf har za ta rufe drower idonta ya sauka ga hoton Mahmud cikin mugun yanayi fuskarsa duk jini da alamu dukan sa ne aka yi.Ɗauko hoton tayi ta na son gane ko wanene amman ta kasa saboda kamaninsa sun canza sosai,taɓe baki Inna tayi tace "ko ina ya rakito wannan na san bai wuce labaru ne na jarida"ta maida hoton ta ajiye kafin ta koma falo. Bayan kwana biyu kamar yadda Daddy ya saba ya tafi gidan su Mama a tsakar gida ya tarar da Balkisu ta na rubutu da ƙasa ta na ganinsa ta rugo ta rungumesa ta na cewa "oyoyo Uncle"ya na dariya yace "ina Mamar ki?" "Ta na ɗaki ta na kuka"da sauri Daddy ya wuce sallama a bakinsa,ido jawur ta ɗago ta dube sa sai kuma ta ƙara fashewa da kuka "subahanallah lafiya kike ta kuka har haka mi ke faru?"Balkisu tace "wai Baba ta tuna haka tace min jiya "nasiha ya fara yi mata amman ci kanka ba tace masa ba har tashi jiki a sanyaye zuciyarsa sai bugawa ta ke da ƙarfi. Tun daga wannan rana abu ya canza in ya zo ba tayi masa magana sai dai yayi hira da Balkisu,tun abun na damunsa har ya saba. Bayan shekara ɗaya tuni an maido Yusira wajen haihuwa. Yusira ce zaune Inna na fama shafa mata ruwa a goshi ko ta samu sauƙin naƙudar da ta ke,an ɗauki lokaci sosai duk matan gidan na kanta Atine ta zuba wani turare cikin garwashin wuta ko minti biyu ba'a yi ta haifo ƴar ta macce. Ido biyu ta ke ganin wani abu kamar dodo ya na shan jinin haihuwar da ya zuba,gefe kuma Atine ce ke wangale mata baki wanda babu haƙora sai wani ƙaton halshe mai yanka-yanka kafin kuma ta fice daga ɗakin. Kalmar shahada ta shiga jerowa ta na son rumtse idonta amman abu ya gagara har sai da rai yayi halin sa,faɗar tashin hankali da Inna ta shiga ɓanar bakina. Mahomet wanda tun ɗazu ya ke bakin ƙofa saboda an hana su shigowa idonsa da kuma kunnensa suka jiyo masa abinda babu wanda ya gani sai shi,bai faɗa ma kowa ba sai bin bayan Atine da yayi wacce ta fito afujajen kamar wacce ta yi ma sarki ƙarya. Jingina yayi da bayan ƙofa bayan idonsa sun gane masa kayan tashin hankali wanda suka fara juya kwanyar sa,da sauri ya ƙara kasa kunne jin kukan Atine ta na cewa "na shiga uku malam mutuwa?dama kallon da na ga ta na yi min mutuwa ce za tayi ? Innalillahi wa'inna iley raji'un malam ba mu yi haka da kai ba,miyasa tun farko ba ka gaya min har da kisan kai ba?"motsin da taji ne ya saka ta yin shiru ta nufo ƙofar sam Mahomet bai san da zuwan ta ba sai yaji ta na tambayar shi lafiya? "Tsoro ni ke ji an shigo da makara cikin gidan mu wai Tantie Yusi ta rasu"ya ida maganar ya na fashewa da kuka, Abbasi ya shigo ya na kuka shi ma Atine ta jawo su duka su biyun ta rungume ta na jin wata irin nadama ta zo mata a nan take ta ƙudurta a ranta ta tuba daga yin shirka. Cikin ƙanƙanan lokaci aka yi ma gawa wanka akai kaita makwancin ta na gaskiya bayan zuwan mijinta da wasu ƙwararakin dangin sa,jaririya kuma an yi mata wanka da ruwan zafi an saka mata kaya tare da kaɗa mata madarar gwangwani. Lokacin da Atine tayi tozali da jinjirai kuka tayi ta yi ta neman yafiya a zuci ta na jin ta wani iri.... [22/02 à 09:49] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 29-30* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura ________________ Tun bayan rasuwar Yusira rainon jaririyar da ci sunan Maryam ya dawo ga hannun Ammi ita ke kula da ita har ta girma. Tsawon shekaru goma gidan ya zama wani iri saboda Daddy ya zama mijin Hajiya sai abinda Atine tace ake yi,kama daga kalar abincin da za'a girka irin shigar Daddy zai yi in kuma wata sabga ta tashi ita ke zaɓarwa kowa abinda zai saka. Tun Inna na sharewa har ta kai ta tanka,ran Atine ya ɓace nan Daddy ya shiga yin masifa wannan ya fusata Inna ta koma mai jan Gero da zama,hakan kuwa ba ƙaramin daɗi ya yiwa Atine ba duk da kuwa duk yadda ta so Daddy ya so Abbasi sama da Mahomet abu ya cuttura shiyasa ta ɗauki tsanar duniya ta ɗora masa. A yanzu shekarun Maryam goma cif a duniya,ta na sakewa tayi walwala in Mahomet bai gidan saboda yadda ta ke mugun tsoronsa ba kamar Abbasi ba da ya ke janta wasa tare da nuna mata ƙauna. Maryam na zaune Ammi na tsefe mata kitso sai kuka ta ke ta na wani noƙe kai, Mahomet yayi sallama da sauri ta haɗe kukan ta na mai tusa kanta tsakiyar ƙafafun Ammi. "Ihun minene ni ke ji Ammi?"Mahomet ya tambaya ya na mai zama kan salo,Ammi tace "mutumniyar kace mana ka san yadda ta tsani a taɓa kanta"tsuki Mahomet ya ja yace "shine ta ke ta wannan ƙugin kamar wacce ake ma zarar rai ?"Ammi ba tace komi ba sai sallamar Abbasi da ta amsa ta na mai cewa "har ka dawo?" "Eh Ammi in ji dai ba ta yi kukan ba?"Ammi ta yi dariya Abbasi ya cigaba da cewa "a'a Ammi faɗa min in dai tayi kuka na koma da biscuit ɗina da na sawo" da sauri Maryam ta goge hawayen ta juyo ta na kallon Abbasi da murmurshi kan fuskarta ta miƙa masa hannu tace "to bani "ya maƙe kafaɗa yace "na ƙi ga idon ki na sun yi ja alamun kin yi kuka,kin ga kawai sai na ajiye ma kai na"Maryam ta fara bubuga ƙafafu tace "Ni dai ka bani please ai kai kace Ammi ta kwance min kitso to in da har ba ka bani ba sai na ƙi yarda ayi min sabo" Mahomet ya ja tsuki yace "sakara ƙazama kawai,to wa kika yiwa can ke kika sani kiyi ta zama da wari"ya na gama faɗa ya miƙe ya nufi ɗakinsa. Abbasi yayi murmurshi ya miƙa mata yace "ungo zauna a ida kwance kitson sai na kai ki wajen gyaran gashi"da murnarta ta karɓa Ammi ta ida kwance mata kafin ta saka yaɗo ta wanke mata shi fes wannan ta bar Maryam ɗin tayi wanka. Tun daga nesa ya ke ƙare mata kallo yadda Ammi ta take mata gashi a tsakiyar kai da shushu kalar rigar jikinta,sai tayi tsaf gwanin sha'awa. Miƙa yayi kafin ya ƙarasa cikin kasalar barci da ba ta ida sakinsa ba "Mary ɗauko min fura cikin frigo"Mahomet ya faɗa ya na mai zaunawa,da sauri ta miƙe jin maganar sa, ta ɗauko kenan za ta bashi kamar wacce aka ture ta faɗi ƙasa kwacaaaa furar duk ta ɓata ma Mahomet jiki. Wani irin rumtse ido yayi ya na jin sanyi furar na ratsa fatar jikinsa ta na shiga ɓargonsa,tashi tayi jikinta tuni ya fara karkarwa tsabar tsoro. Buɗe idonsa yayi ya sauke su kanta,ta fashe da kuka tare yi motsi da baki alamun ta na son yi magana amman ta kasa kawai sai tayi demi tour za ta gudu gun Ammi talaɓaɓiya ta kwasheta tayi luuu za ta faɗa kan table glass cikin azama Mahomet ya tarota da hannunsa wanda yadda ta faɗo ya saka hannunsa yin ƙara. Kwarantsin Maryam ya saka Ammi leƙowa daga kitchen,da sauri ta ƙaraso ta na "subahanallah!mi ne ke faruwa?wa zubar da fura?" Mahomet wanda ya ke fafutukar jan hannunsa ya kalli Ammi kafin ya watsawa Maryam harara,da sauri ta koma bayan Ammi ta na shafar hawaye. Wajen Ammi ta gyara tsaf kafin ta dama ma Mahomet fura,ya na sha ya na gangame fuska kamar wanda aka yi ma doli. "Ammi wai dan Allah miye cikin kwanyar Maryam ?sam ba ta da nutsuwa duk yadda ni ke son saita mata saiti amman sai ta kauce mtws..." Ammi ta dube sa da kyau kafin ta shafi kan Maryam wacce ke barcin wahala tace "da sannu za ta koma ta zama yadda kake so,abinda ya kamata kayi kawai shine haƙuri da sannu komi zai warware" ya ja wata doguwar ajiyar zuciya kafin ya lumshe ido, juste 20years ne da shi amman zuciyar sa na ɗawainiya da muguwar soyayyarta wacce bai san ta yaya,yaushe hakan ta faru ba. Washegari Ya kama Monday duk sun fito cikin shirin zuwa école,dining su ka hau dan yi breakfast amman Atine ta yi gâcher abun sai masifa ta ke. Daddy wanda tun tsawon shekaru goma da Atine ta ɗauki rôle ɗin sa ta miji ya kalleta da kyau yace "kin ga Malama wannan karon ko mutuwa za ki babu fashi,aure tuni an ɗaura sai maganar tarewa kuma ba lalle ki san yaushe za ayi ba abu guda ne zan iya yi maki shine kayan kashe laifi " Ammi tace "aure?yaushe ka yi auren Alhaji ?" Ya bata amsa da "sati biyu da suka wuce" "Allah sa alkhairi ya kuma bamu zaman lafiya"cewar Ammi kafin ta fara zuba ma kowa abinci kamar kullum, Daddy ya amsa da "amen ya Rabb ai ke na san ƴar aljanna ce,kuma ke zan iya faɗa maki wace amaryar" Ƙuuu Atine tayi ta koma ɗakinta,kan gado ta faɗa tare da fashewa da kuka a fili tace "Allah nayi maka alƙawarin ba zan sake zuwa wajen Malam ko boka ba shine Alhaji ke son mayar da ni ruwa Allah kar ka bani ikon cutar da wata halittar bayan Yusira"nan ta cigaba da rera kuka ta na saƙe-saƙe. Tun daga wannan rana Daddy ya raba masu kwana ya ƙi kuma yarda ya sanar da su wace amaryar sai dai in ranar kwananta ne ya je can, wannan abu ba ƙaramin ciwo ya ke yi ma iyalinsa ba dan kuwa Abbasi da kansa ya je ya shaida ma Inna canjin da Daddy ya kuma samu dan wannan lokacin dukan hankalin shi ya koma gidan amarya. Takanas ta Kano Inna ta zo maraɗi juyin duniya Daddy ya ƙi kawo amarya sun ganta sannan yace ba zai haɗe su ba, wannan ya fusata Inna ta tafi da Maryam ta cigaba da zama wajenta. Bayan wasu shekaru Tuni su Ammi sun gano Wace ce Daddy ke aure, Atine har gida ta je ta wanke uwar Balkisu da masifa a ƙarshe da ta dawo gida Daddy ya ɗirka mata shegen duka. Jin abinda ya faru ya saka Balkisu shiryawa yau tun da wuri ta je gidan,tun a bakin ƙofa ta tsaya ta na ƙare mashi kallo.Sanye ya ke da ƙananan kaya na gudu farare uwanda su kayi matuƙar fitar da zatin sa da haibarsa ta ɗa namiji,ajiyar zuciya ta sauke ta na jin wani sanyi na mamaye zuciyarta saboda tsimin soyayyar da ya motso mata.Duk masifar da ta zo da ita sai taji ba ta iya yi kawai sai ta koma gida,zuwa bayan magrib Daddy ya zo ya yi mata sallama kamar kullum duk ranar da ba girkinta ba. Jiki na ɗan rawa tace "sweety wlh tsoro ni ke ji please a samo wanda zai rinƙa taya ni kwana "Daddy ya shafi kumcinta yace "kin cika tsoro wlh to ni yanzu a ina zan nemo maki?"ta yamutsa fuska tace "ga ƴaƴana nan ko Mahomet ai sai ka turo sai ya rinƙa kwana nan falo"ba tare da wani tunani ba Daddy ya kira Mahomet ya kwatanta mashi gidan ya zo. Baƙin ciki kamar zai kashe Mahomet jin wai tsoro yasa zai rinƙa tayata barci,babu yadda ya iya haka Mahomet ya rinƙa tayanta kwana. Tun daga ranar Balkisu ta kuma kamuwa da son Mahomet da wata muguwar sha'awar shi,da zarar ta kwatanci yayi barci sai ta fito falo tayi ta kallon sa. Hakan ya faru na wajen kusan shekara guda,zuwa wannan lokacin Mahomet ya kusa gama karatun shi. Da sanɗa ta fito daga ɗakinta zuwa falo,cak ta tsaya ta na kallon yadda jikinsa ke motsawa alamun mafarki ya ke. Balkisu ba ta san lokacin da ta ƙarasa inda ya ke kwance bisa doguwar kujera ba,hannunta ta kai kan D ɗin sa wanda hakan yayi sanadiyar tashinsa daga barci. Sosai Mahomet yayi ƙoƙari wajen tsira da mutumcin sa a matsayinsa na mai tashen balaga,kuka Balkisu ta fashe da shi ta fara gaya masa kalaman soyayya wanda ya sa ya ɗauke ta a mahaukaciya. Tun da wannan abun ya faru Mahomet ya hana kwanyarsa shaƙat,imagine ya ke ta yaya matar uba za ta nemi ɗan sa har tace ta na son sa?babban tashin hankali sa shine kullum sai Balkisu ta zo neman ra'ayinsa tun ya na sharewa har sheɗan ya fara ƙawata masa ko ya yarda. Yau ma haka Balkisu ta sako sa gaba doli sai sun yi ko da romance,ture ta yayi ya nuna ta da yatsa yace "in ke mahaukaciya ce to ni da hankali na, sannan wlh in ba ki bari zan gaya ma Daddy kuma daga yau ba zan sake kwana nan gidan ba"Balkisu ta katse sa da "wlh Mahomet ba ka isa ba,kai nawa ne dan haka doli kayi min abinda ni ke so, zo ka ka yi min"ta ida zancen ta na mai ƙoƙarin jawosa ya ɗauke ta da mari ya ɗungujeta yace "mahaukaciya je a duba kwanyar ki likitar mahaukata,fasiƙa da ba ta san mutuncin kanta ba har kike sha'awar yin zina da auren ki"ya na gama faɗa ya buɗe ɗaki ya fice ya barta duk da kuwa dare ne. Washegari juyin duniya Daddy yayi amman Mahomet ya ƙi faɗa masa abinda yasa yace ya gaji a tura Abbasi,saboda yadda Daddy ke sonsa yasa ya barsa sai Abbasi ya fara zuwa ɗayan biyu kuma Balkisu ta kore sa. Kalmar mahaukaciya da ya ambata mata ya ƙi fita daga ranta har ta kai ta shaida ma Mamar ta ita kuwa tayi aniyar ɗaukar mataki a kai inda ta ke tabbatar ma da Balkisu "ki kwantar da hankalin ki zai gane ba ke ce mahaukaciyar ba ranar da ya zama garwaye biyu sai ya zo da kansa neman mafita ya baki haƙuri kawai zai samu kansa,wlh na rantse maki bakin magana ma zai yi masa wuya bar shi bai san wacece ke da matsayin ki a guna ke dai kawai ki jure da auren Alhaji da sannu za ki ga ribar da za mu samu"sam Balkisu ba ta tsammaci Mama za ta cutar da Mahomet ba ne sai da taji wai an kwaso sa daga can makaranta an maidosa gida saboda ya na abubuwa na maras hankali. Tsabar shiga shock ya sa sai da aka kwantar da Daddy,sosai Mahomet ke haukan cikin kaya surutu in ya fara yi kamar an kunna radiyo. "Mama miye haka?mi kika yi ma Mahomet ya ke hauka?"Balkisu ta kira Mama ta na kuka, Mama ta sheƙe da dariya tace "ke kwantar da hankalin ki ba haukan ƙwarai ya ke ba juste na wani lokaci ne,an raba masa kwanya biyu ne ta yadda ba zai tantance shi waye ba sannan an saka mugun tsoron ki a ran shi tunda kin ƙuƙe sai kin same sa commandé ɗin sa za ki yi duk abinda kike so zai yi"jin wannan zance ya saka Balkisu jin ranta fes. Tunanin yadda za ta ɓullo ma lamarin tayi amman ta rasa hanyar da za ta samu Mahomet kawai sai tace Daddy ya game su gida guda,shi kuma da ya ke masifar sonta ya ke kawai sai ya fara gini inda a ƙarshe ya haɗe su gida guda.wannan kenan. ★★★ *CIGABA* "Wuuu!kai ita ce?eh ita ce,ita ce hhh wuuu!"Mahomet ke zaune ya nanatawa hannun sa riƙe da wata ƙatuwar tabzaha ya na ja kamar wani zakiru,abincin da aka ajiye masa ya ɗauka ya juye gora ruwa guda kafin ya kafa kai ya na sha zuwa can kuma ya saki kwanon ya miƙe kamar wanda aka tsikara. Babu kowa falon hakan yasa ya fice ya nufi ƙofar fita,ƙaƙar-ƙaƙar ya gama katanga duk tsayin ta ya haye sannan ya dire ya shiga gari. Cikin jubji ya shira ya fara tsince-tsince ya samu wata bag irin ta yara ƴan makaranta,rataya ta yayi a kafaɗa duk abinda ya samu sai ya kaɗa ciki har sac ɗin ta kusa cika. Wata riga ya gani duk ta yayage tayi dauɗa ya ɗauka ya saka kafin ya kutsi kasuwa,Bara ya fara yi wasu su bashi kuɗi wasu kuma abinci. Jin kamar ya gaji ya sa shi samun wuri kusa da mai sayar da lemu ya zauna,ruɓaɓen lemu ya ɗauka ya fara sha ko ɓawon bai cirewa haka yayi ta sha can kuma ya miƙe ya nufi mai ruwan sanyi ya ɗauko guda ya shanye ya kuma ɗaukar wasu ya shanye a na ukun ne ya tara hannu alamun roƙo,yaron mai tallar ruwa ya ɗauki biyu ya bashi ya karɓa ya koma inda ƙatuwar jakar kayansa ta ke.Ya na shanye ruwan ya kwanta da ƙasa sai barcin gajiya,ya ɗauki lokaci kafin ya tashi ya saɓi jaka ya nufi gida. Shigowar sa ya saka Abbasi ya nufo sa da sauri ya na cewa "Mahomet daga ina kake?ina ka tafi tun ɗazu mu na ta neman ka?"bai bashi amsa ba ya wuce ya bar sa nan tsaye. Ammi na kwance an saka mata ƙarin ruwa da sauri ta tashi zaune ganin ya shigo kamar an jefosa,yayi dauɗa fututu ƙafafunsa duk sun yi baƙi ƙirin saboda tafiya ga wata riga ya rakita wacce kallo guda za ka yi masa ka kira sa da mahaukaci. Kuka Maryam ta fashe da shi kafin ta tashi daga zaunen da take ta je ta faɗa ƙirjinsa ta na rusa kuka,wata ajiyar zuciya ya sauke ya na jin wani ɗan sanyi haɗuwar jikinsu waje ɗaya. Murmushi kan fuskar Inna ta goge hawayen da ke kan fuskarta tace "Maryam je ki sa yayi wanka,sannan kiyi duk abinda na gaya maki" Sai da aka ɗauki lokaci kafin ta ja sa zuwa ɗakin sa na ƙasa,kayan jikinsa ta fara cire masa shi kuwa ya na tsaye ya na dube-dube kamar mai neman wani abu. Wanka ta yi masa soso da sabulu yayi kwance cikin bawon wanka kamar wani jariri,sosai ta tausaya masa ganin yadda ƙafafunsa suka kumbura tsabar tafiya. Su na fitowa ta ɗauko kaya ta saka masa shi ma ya ɗauki rigar da ya tsinta a jubji ya saka,duk yadda ta so hana sa amman ya ƙi dan wani irin son rigar ya ke. Abinci ta basa sannan ta bashi ruwan addu'ar da Inna ta bata,ya na gama sha ya zube a nan sai barci da MP3 ta kunna Suratul Baƙara. Daf da shi ta kwanta ta na mai rungumesa ba tare da ƙyanƙyamin rigar jikin sa ba, fuskar sa ta tsurawa ido kafin ta kai hannu ta na shafasa.Tarau ya buɗe idonsa suka shiga cikin nata,yadda ya yi mata ƙuri ya sa ta manta shi ɗin mahaukaci ne kawai sai ta turo baki.Cikin jin haushi shi kuma ya gantsara mata cizo a leɓen ƙasa,ta saki ƙara za ta tashi kenan yayi saurin mayar da ita haɗi da yi mata rumfa ya na jin wata uwar sha'awa na taso masa wacce bai san daga ina ta zo ba.... [23/02 à 19:37] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 31-32* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura ___________________________ Da sauri ta ƙanƙamesa zuciyarta na bugawa sa'ilin da Mahomet ya raba su da kayan jikinsu,luf ta kuma yi cikin ƙirjinsa ta na sauraren salon da ya zo mata da shi kuma. Ta rumtse ido da ƙarfi bisanin ta saki wata uwar ƙara,da sauri Mahomet ya fita daga cikin jikinta ya koma gefe ya na kallonta. Rau-rau tayi da ido ta na shirin sauka da sauri ya riƙe mata ƙafa,ya kwaɓe fuska kamar zai yi kuka turo baki tayi ya kuwa buge sa ya harzuƙo mata tare da danneta ya na zarar ido. Tsawon minti biyar Mahomet yayi ta daga kafin ya samu hanyar shiga,a tare suka saki wata ƙara wacce ta janyo hankalin duk ahalin gidan. Da sauri Daddy ya nufi gun amman Inna ta dakatar da shi,ya juyo ya kalli Inna zai yi magana ta ɗaga mashi hannu doli ya ƙyale duk suka yi jungum a falo. Balkisu na shigowa daidai nan Maryam ta saki ihu ta na kururuwar neman agaji "wayyyo Inna zai kashe ni dan Allah dan Annabi kayi a hankali,Inna ki zo ki cece ni Mahomet zai huda min abun fitsarina"tsit ta ƙyale sai kuma ihun Mahomet da ya ke wani surutu maras kan gado. Daɓas Balkisu tayi zaman ƴan bori domin kuwa maganar Maryam kaɗai ya isa mai hankali ya gane sex ne su ke ba bugunta ba ne ya ke, murmushi Inna tayi ta na mai cigaba da jan tabzaharta wanda tun zuwanta gidan malam mai ruwan ikon Allah ya bata wuridin da kuma ruwan da Mahomet ya sha. Abbasi tuni ya bar gun saboda kunya,Ammi kuwa kai ta sunne ta na yiwa Ɗan nata fatan samun lafiya tare da addu'ar Allah azurta shi da ƙaruwa. Hajiya Atine na gefe ta na karkaɗa ƙafa wani baƙin ciki ta ke ji a ranta na Mahomet ya angonce kafin Abbasi ƙila ma shi zai fara kawo jikan farin,wani ɓangaren kuma na zuciyarta fes ya ke ganin yadda Balkisu ta kasa ɓoye rauninta ta wannan fannin duk da ba kowa ya fahimci hakan ba. "Wai ni kam Alhaji mi ya samu amaryar ka ta wani zube a ƙasa sai kace ruɓaɓar tabarma"cewar Atine, Daddy da tun ɗazu zuciyarsa ta ke faman lugude saboda tausayin halin da Maryam ke ciki,ya ɗago ya dubi Atine sai ta sakar masa murmushi tare da yi masa nuni da Balkisu wacce jikinta yayi sanyi idon ta sun ja tsabar ɓacin rai. Kallon Balkisu yayi yace "ya dai lafiya kika yi zaune a ƙasa?" Inna ta bashi amsa da "ƙila tsoro ne ya kamata "Daddy yace "tsoron mi?"Atine tayi karaf wajen cewa "na Mahomet ta zata kashi ne ya ke baiwa Maryam kamar wancan karon to shine na san ta ke gudun ya ɓalle ƙofar ya dawo kan mu.Ki kwantar da hankalin ki ƙanwata in shaa Allah babu abinda zai faru yaron mu na raya sunnah Manzo shi da matar shi ne ku...."Daddy ya katseta"Atine kan ki ɗaya kuwa?miye to na yayata shi ga duniya?"haƙuri ta bashi "dan fah ta kwantar da hankalin ta ne ba wani abu ba,bari na tashi na ɗora ruwan zafi ma"cewar Atine ta na mai tashi ta nufi kitchen Inna ta bi bayanta da kallo a zuci tace "ke ma ban yarda da ke ba munafuka" Atine na shiga kitchen ta bushe da dariya tace "go wofi kenan wai harare cikin duhu,wanda kike haukan samun ya na can ya na raƙarƙashewa wuuu!"sai kuma ta game fuska ta ce "shege ɗan banza a halin haukan ma sai da ya shaida mace tsabar jaraba ƙila halin uban ya gado mtws"ta ɗauki ƙatuwar tukunya ta ɗora a gaz kafin ta zuba ruwa. Wata irin zufa ce ta rinƙa tsatsafowa a jikin Mahomet mai wani kalar ƙamshi na daban,ga wanda ya san sihiri kuwa zai iya gane ba normal zufar da kowa ya sani ba. Kansa ya sara ya na jin wani irin kasala na game masa jiki,mirginawa yayi gefe ya jawo blanket ya rufe jikin sa. Can kamar minti goma Inna ta leƙo ɗakin,sosai ta girgiza ganin irin ta'asar da Mahomet ya yiwa Maryam. Ammi wacce ke take mata baya ta shigo ganin Mahomet ya suturta kansa,zane suka luluɓa mata kafin su kaita toilet. Tamkar wata mai jego haka Inna ta yi mata wanka haɗi da tausata cikin ruwan zafi tamkar kaza,banda ihu da kururuwa babu abinda Maryam ta ke a haka dai aka gama wanka. Kasa tafiya tafiya tayi sai da suka taimaka mata,ɗakin Inna suka wuce Ammi ta je ta ɗauko mata doguwar riga. "Abbasi zo ka duba ta kafin kaje ka taya Mahomet wanka shi ma ka duba lafiyar sa"cewar Daddy dan kuwa Ammi ta tabbatar masa da Maryam ta ƙaru. Babu wata kunya Abbasi ya ɗauko kayan aiki ya yiwa Maryam ɗinki wanda sai da ya ɗauki lokaci saboda allurar kashe zafin da ya yi mata yasa gun yin tauri. Allura yayi mata sai barci,daga nan ya wuce gun Mahomet bayan sun sha daga kafin ya yi wanka shi ma Abbasi ya yi mashi allura. Balkisu tsakiyar gado ta haye ta na ta rusa kuka a ƙarshe ta miƙe ta fara haɗa kayanta a cikin trolly,har ta nufi ƙofa sai kuma ta fasa saboda tsoron tonuwar asirinta dan kuwa ta na tafiya doli ayi zargin miye dalilin yajin. Atine kuwa dare na yi ta fara maganar bikin Abbasi a doli Daddy ya saurareta tare da yi mata alƙawarin cikin sati nan za su je ayi komi. ★★★ *NIAMEY* Hawali ce kwance kan gadon asibiti yanzu tsawon sati biyu kenan da faruwa accident ɗin,duk ta rame tayi baƙi saboda damuwar da ta saka a ranta. Farida na bakin ƙoƙarin ta na ganin ta bata kulawa tare da kwantar mata da hankali amman kusan a banza ne,kullum tension ɗin ta ko ta sauka to kafin a jima sai ta hau. "Dan Allah ƙawa kiyi haƙuri ki sa ran ki cikin ruwan sanyi,kar fah ki manta aure rai ne da shi kamar ƴan Adam da zarar lokacin mutuwar sa ya yi doli a rabu."Farida ke faɗa ma Hawali, murmurshi kawai tayi tace "na sani ƙawa ai komi lokaci ne ba ga shi an kawo lefen ki ba har an tsayar da ranar biki"ta ida maganar ta na jan hancin Farida ,ganin kamar Hawalin ta ɗan saki ranta yasa Farida ta fara jan ta da hira su na nan zaune Dr ya shigo ya basu takardar sallama. A nan Maradi kuwa tun bayan kai lefen Abbasi Atine ke rawar ƙafa kullum cikin hirar Farida ta ke wacce Abbasi ya gwada mata hoton ta. A ɓangaren Maryam kuwa sosai Inna ke kula da ita kullum sai ta tafasa bagaruwa ta baiwa Maryam tayi tsarki tuni an cire mata zare. Kamar wani mai hankali haka ya fito cikin shigar larabawa har da sa harami,ɗago kai tayi ta dube sa tun ranar da ya sa ta leƙo lahira ba ta sake ganin sa ba sai yanzu. Da sauri ta sunne kanta ganin ya na kallonta, zuciyarta kuwa sai "fat-fat"ta ke yi,wata irin dariya Mahomet ya sheƙe da ita yace "ke ce?kamar na san ki ko?"ya nufi Maryam,tashi tayi tsaye jikinta na kyarma Atine kuwa kawar da kai tayi gefe kamar ba ta gun. Jawota yayi zuwa jikinsa ya rungume tsaf yace "ke ce wannan ko?wacce ki ka yi min wani abu a baki bari na gwada maki"yayi maganar ya na kai bakinsa kan lisp ɗin ta. "Laha'ilah kai Mahomet miye wannan?ke kuma Hajiya miyasa ba ki yi mashi magana?"cewar Daddy wanda shigowar shi kenan.Atine tace "ah to harakar yara ni babba na shiga?"tsuki Daddy yayi ya nufi gun su Maryam wacce Mahomet ya kama leɓenta kamar ya samu bonbon sai sha ya ke ya na jujuya kai. "Saketa maras kunya"Daddy ya faɗa ya na mai son jaye sa,da sauri Mahomet ya ture Daddy ya ɗauki Maryam cak ya nufi ɗakin Inna da ita. Su na shiga ya sauketa yace "to ke ma yi min abinda nayi maki"Inna wacce ta fito daga wanka tace "miye Mahamadu?"da sauri ya juyo yace "yauwa Inna ki cewa anty ta yi min "ya faɗa ya na turo bakin sa,Maryam wacce tun tuni ta daskare da sauri ta nufi Inna sai dai ko tako biyu ba ta yi ba ya cabkota. Ƙara ta saki shi kuwa yayi kane-kane,Inna kuwa wasu ruwa ta zuba ma Mahomet a kai kafin ta fita ta basu waje😂 [25/02 à 13:01] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 33-34* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura _________________ "Wayooo Inna dan Allah kar ki tafi ki bar ni"Maryam ta faɗa murya na rawa Inna kuwa tuni tayi ma ƙofa key ta baya. Jiki na ɓari kamar wanda aka jona da courant Mahomet ya fara kissing na ta haɗi da zazafan romance wanda ya sa Maryam nutsuwar doli ta fara karɓar saƙon sa,a tare suka sauke ajiyar zuciya lokacin da jikinsu ya mannu da na juna bayan sun tuɓe. Boobs ɗin ta wanda suke masa kama dama balom-balom ya kai hannu ya taɓa da niyyar ya ga ko sun fashe murmurshi mai sauti yayi jin taushinsu ya ratsa ƴan yatsun sa,a sannu ya fara massaging nasu Maryam kuwa ta ƙasan ido ta ke kallon Mahomet yadda ya ke wani sarrafa ta tamkar mai hankali. Tuna shi ɗin mahaukaci ne ya sa Maryam tace "ah to bari nima nayi yadda ni ke so kar in cuci kaina😹"a zuci tayi maganar kafin ta gyara kwanciya ta na shafar ƙirjin Mahomet,cak ya tsaya da massaging ƙirjinta ya na kallon ta baki ta turo tace "eh kai ma ai taɓa ni kake shine ni ke ramawa"hannunsa ya kai ga bakin ta ya ja lips ɗinta na ƙasa sai kuma ya kai bakinsa da sauri ta lumshe ido jin damshin yawunsa. Halshenta ya kama ya fara yi mashi shan alawa bisanin ya rinƙa zuba mata yawunsa da sauri ta yunƙura za ta tashi shi kuwa ya danneta ya sakar mata nauyin sa a doli ta haɗiye yawun. An ɗauki lokaci kafin ya ɗan ɗaga ta sai kuma ya fara shafar ta har hannunsa ya kai ƙasanta,zumut ya tashi zaune tare da ware ƙafafunta ya ƙura ma ƙasanta ido da azama ta haɗe cinyoyin ta shi kuwa ya buɗe su da ƙarfi tare da ƙoƙarin ziyartar ta dan ganin abun ji yayi kamar an tsokane shi. Ido Maryam ta waro ganin zai saka mata abarsa sai dai duk ƙoƙarin hana shi da ta so yi a banza dan da ƙarfi ya shigeta ai kuwa ta saki ihu ta na kuka Mahomet kuwa banda dariya babu abinda ya ke "wuuu!"kawai ya ke faɗi ya na mai cigaba da hidimar sa. "Haba Inna wannan abu sam bai kamata ba a gaban idon ki fah wancan karon ya illatar min da ƴa shine yanzu za ki basa lasisi?Ni kam yanzu na fara tantama"cewar Daddy Inna kuwa kankanar da Ammi ta yayanka a plate ta ɗauka ta guntsura kafin tace "ai ban san kai ma ka shigo layi ba sai yanzu" "Layin mi kuma Inna ?"Daddy ya tambaya "Ah na ƴan baƙin ciki mana uwanda ba sa son ganin jikana cikin farin ciki" "Haba Inna ta yaya zan yi baƙin cikin Ɗan cikina kuma?"Daddy ya faɗa cikin ƙasa da murya,Inna tace "tunda ƙarshen zamani ne ai komi zai iya kasancewa,su ma masu yi masa hassadar haka za su gaji su bari yadda kwana ya bar ido doli su bar Mahamadu ya shana da matar sa kamar kowa" Daddy ya girgiza kai yace "Inna ba fah baƙin ciki ni ke ba,kawai yadda...."Inna tayi saurin katse sa da kwakwazo tace "wai dan Allah maganar ka zan bi ko ta malam han ?na gaya maka ba yin kaina ba ne malam ne yace ayi haka kuma wannan abu da ka ga ya na yi hanyar samun lafiyar shi kenan"Daddy bai ce komi ba sai kallon Balkisu da yayi wacce ke tsaye tun ɗazu ta kasa ƙarasowa,ihun Maryam da dariya Mahomet sun baƙanta mata rai sai kuma ga Inna ta na yada mata habaici. Da ƙarfin hali ta sauko ta zauna bisa ƙafar kujerar da Daddy ke zaune a kai,Inna kuwa pastèque ɗinta ta cigaba da sha ta na rera waƙa "komi gudun Zomo ba zai yi na barewa ba,hassada ga mai rabo ashe taki ce,masu son mu da ƙaruwa ya Allah ka ƙara ɗaukaka su😍 wanda ba su son mu haƙuri za ku yi 🤪 haƙuri za ku yi ƴan sa ido sanar banza" Atine dai murmurshi tayi ganin Balkisu sai ƙara kumbura ta ke kamar fulawa cikin son ƙara gulala ma Balkisu dan ta ɗauka Inna da ita kaɗai ta ke Atine ta ce "haka ta ke Innarmu Allah ya ja da zamanin ki,tsohuwa mai ran ƙarfe a daka a kirɓe doli a barki kainuwa dashen Allah ba dashen mutane ne ba,maricin kan dutse tsone idon ..."hannu Inna ta ɗaga mata tace "dakata!na gode da zagin,ni ke da ran ƙarfe ko?wato kin matsu na mutu " "Masifafar tsohuwa duk yadda mutum ya so burge ta sai ta watsa masa ƙasa a ido"Atine ta faɗa a zuci a fili kuwa haƙuri ta shiga baiwa Inna wacce ta miƙe tace "bari na dafa ruwan zafi"da sauri Atine tace "a'a haba Inna ga mu har mu uku sai ki yi aiki da kan ki?" Inna tace "a'a ku biyu dai saboda ita wannan kunya ta ke ji saboda Ɗan ta ne da surukarta shiyasa ba za ta iya ɗora ruwan ba,ku kuma ban isa da ku ba balle na saka ku amman yanzu tunda niyyar kan ki ce sai ki je ki ɗora ni bari na leƙo su" Daddy ya so yin magana sai kuma ya ƙyale saboda a tunanin sa sam hakan bai dace ba kar Inna ta tarar da su a wani yanayi. Ƙofar Inna ta bubuga tace "Maryamu?" Maryam wacce ke kwance jikin Mahomet ta turo baki gaba ta na hararen ƙofar tace "mi aka yi?"waro ido Inna tayi tace "au !tambayata kike mi aka yi?ƴar batar Uba yau ba ki yi laushin ba shiyasa kike gayan magana ko?to ku kimtsa kan ku zan shigo nan da minti goma"Maryam ba ta ce komi ba sai Mahomet da ta ɗago ta kalla wanda ke taɓa gashin kanta. "Tashi mu je mu yi wanka"ta faɗa a raunane,kamar mai jiran umarnin ta ya kuwa miƙe ta turo baki tace ɗaukan ni. Cak ya ɗauke ta suka nufi toilet,a gaban shower ta yi masu wankan tsarki.Da suka fito ta taimaka ma Mahomet ya saka kayan shi ya fice ita kuwa kunya ta hana ta fita,ta na nan zaune Inna ta shigo da bokiti cike da ruwan zafi haka ta na ji ta na gani Inna ta yi mata wanka. Mahomet na fita ya nufi inda su Daddy ke zaune,bai yi ma kowa magana ba ya ɗauki tray ɗin da aka yanka fruits ya sa shi gaba ya cenye tasss ya sha ruwa tare gyatsa kwanciya yayi kan capet sai barci. Balkisu sai zagi ta ke auna mashi a zuci ta na cewa "ai doli ka cinye wannan uban fruits kaje ka tsiyayar da ruwan jikin ka,hege har da wani barci zai mtsw"tayi tsukin ya fito fili,Ammi da Atine suka ɗago suka kalleta bisanin Atine ta bushe da wata dariya. Tsabar baƙin ciki ya saka Bilkisu tashi ƙuuu ta hau sama Daddy ya miƙe zai bin bayanta Atine tace "ba fah ita ke da girki ba yau"bai kulata ba hakan yasa ita ma ta miƙe ta nufi sama. Ammi ta sauke ajiyar zuciya ta na kallon Mahomet sai kuma tayi murmushi ta duƙa ta shafi sumar kansa da ta ke jiƙe da ruwa tace "Allah baka lafiya,da ace ƙalau kake ba za ka iya zama gida guda da mu balle har ka nemi matar ka da rana tsaka" Inna ta fito hannunta riƙe da kwalbar man zaitun wanda aka yi ma karatu ciki,bayanta ta duba ta ga dai har yanzu Maryam ba ta fito ba kawai ta zauna ta fara shafe Mahomet da shi. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya tun Maryam na jin kunya har ta kai ta saba saboda a gaban kowa Mahomet nuna mata soyayyar shi ya ke,wani sa'in har taɓa ta ya ke ba tare da ya ji kunya ba sai dai ta buge masa hannu. Wata irin shaƙuwa da ƙaunar junansu ta shiga tsakani,yanzu Maryam ta saba ba ta jin zafin sex dan wani sa'in da kanta ta ke neman sa in sun keɓe a ɓangaren su. Sosai Mahomet ke samun sauƙi kullum ya na shan ruwan addu'a ayi mashi wanka da su sannan a shafe sa da man zaitun,abu guda ne matsalar shi yanzu suratai in abun ya motsa ya aniya yi kenan sai dai maganar yawo ya ƙi bari ya na fita ya yawuce unguwa ya dawo. Ɓangaren karatun Maryam kuwa tuni ta koma zuwa,bikin Abbasi da Farida ma an yi amman kan amarya sai nan gaba. Gidan ne ya cika tanƙam da mutane da dangi da mutanen arziki,a gajiye ta shigo gidan ta dawo daga devoir ɗin marice. "Inna wai lafiya na ga gidan ya cika?"Maryam ta tambaya lokacin da ta shiga part ɗin Inna ,"lafiya lau amaryar Abbasi ce ta iso shine suka sauka a nan kafin dare ya yi a wuce da ita gidanta"Inna ta bata amsa "Dama ba nan gidan za su zauna ba?"cewar Maryam ,Inna tace "au !ba ki da labari Abbasi ya tantatsa gida na faɗa a gani ai can za su tare"kafin Maryam tayi magana aka turo ƙofa Ammi ce hannunta riƙe da ƙatuwar leda fuskarta ɗauke da murmurshi ta ƙaraso ta na cewa "yauwa ungo zo ki gwada mu gani in kayan sun yi maki,na kan amarya ne da kuma na shigar gobe damu da kuma coktail"da murna Maryam ta amshi kayan ta bubuɗe tace "Ammi ai ba sai na gwada ba su na yi min ma bari na tafi ɗakina"Inna ta taɓe baki tace "ai gwara ki tafi Mahomet na can ya na aikin da ya saba saboda kin tafi école kin bar sa"jin haka yasa ta ɗauki kayan da sauri ta fita. Ta na shiga part ɗin su tace "oyoyo Hubby je suis de retour"a hasale Mahomet ya yo kanta ya ɗauke ta da wani gigitacen mari da ya sa ta sakin kayan ba ta shirya ba,a tunaninta rungumeta ne zai yi kamar kullum. Ido na zubar da ƙwalla ta dube sa tace "mi nayi m..."wani marin ya kuma ɗauke ta da shi kafin ya ɗauki faux du fleur zai buga mata da gudu ta baro ɗakin. A guje ya biyo ta da bibiyu ta ke take step ɗin,ganin ba zai cimmata ba ya sa ya jefo faux du fleur ɗin nan take ya bugi katanga ya rotse ƙasa ƙarar fashewar sa ya saka hankalin mutanen da ke falo dawowa kan su. Cikin ikon Allah sai ga Abbasi da sauri Maryam tayi bayan sa ta ɓoye Mahomet kuwa ya ƙyarƙyace da dariya yace "hegiya gobe ma ki tafi tafi ki bar ni hhhh"ya ɓaɓake da wata irin dariya. Cikin ƴan uwan amarya wata tace "Innalillahi ashe gidan da mahaukaci"wata kuma tace "Allah ya yi sa'a ba a nan Fati za ta zauna ba ai da mun shiga uku" Daga can saman bene Mahomet ke aiko masu da daƙuwa da dukan hannuwan sa ya na cewa "uwaku! Uwaku hhhh nace uwa ku"sai kuma ya yi ta dariya. Ɗakin Inna Maryam ta shige yayinda Abbasi ya je ya lalaɓa Mahomet wanda dakyat ya haƙura bayan Abbasi ya yi masa alƙawarin Maryam ba za ta sake zuwa makarantar marice ba. Bayan sallah magrib Maryam ta koma part ɗin su, Mahomet na ganinta ya zo ya rungumeta ya na wani turo baki.Murmushi tayi ta ja hancin sa tace "yi haƙuri mu je mu yi alwala mu yi sallah"bai musa ba suka shiga toilet suka fito suka yi sallah,karatun addu'o'i suka yi kafin su mayar da sallar isha'i. Abinci ta ɗebo suka ci ta basa maganin sa ya sha, kan bed suka hau ta fara dadaɓa sa kamar wani yaro sai da yayi barci sannan ta shiga tayi wanka ta fito ta shirya tsaf cikin less ɗin Ammi ta bata. Ko da ta sauko ƙasa tuni an fito da amarya wacce ke durƙushe gaban su Inna , Daddy,Ammi Atine da kuma Balkisu.Nasiha mai ratsa jiki Daddy ya yi mata kafin ƴan uwanta su miƙar da ita dan tuni abokan ango ke Horne. Motoci ne birjit a ƙofar gida,Ammi da Balkisu da Maryam motar Adamu suka shiga abokin Abbasi. Gidan Abbasi ko maƙiyi sai yaba kyawun sa,an kai amarya lafiya an yi hotuna sosai kafin su dawo gida. Bayan abokan ango sun rako sa babu wata kunya Farida ta tarbi mijinta, Adamu da sauran abokanan suka kama gaban su. Sallah suka yi raka'a biyu tare da neman albarka kafin ya gabatar masu da abinda ya shigo,sosai Abbasi ke mamakin yada Farida ta zauna tsaf ta ci kaza ta sha lemu ko a jikinta. Da suka zo shimfiɗa ma ba ta wani nuna kunya ba,kissing ɗin sa tayi da kyau ta na imagine kamar ita da délégué ne wannan ya sa sha'awarta motsawa. Wani tsoro ne ya kamata jin Abbasi na addu'a,kai ta girgiza masa za tayi magana ya yi saurin haɗe bakin su ya na mai shigar ta a hankali,da farko taji zafi daga baya kuma ta fara jin daɗin abun dan hallitar Abbasi ba ta da wani girman da zai sa taji mugun zafi..... [26/02 à 15:32] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 35-36* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura _________ Kallo guda za ka yiwa Abbasi ka san da kwanciyar hankali ta ratsa sa,sosai ya ƙara wata nutsuwa tun bayan aurensa ga kuma wani buɗi da Allah ya yi mashi na arziki dukiyarsa sai ƙara hauhawa ta ke wannan ya sa Atine da ita kanta Farida su ke ɗaga hanci sama saboda a yanzu Abbasi za'a iya saka sa cikin jerin masu kuɗin Maradi. Auren Abbasi ya kai kimanin wata shidda amman sau ɗaya tal Farida ta taɓa zuwa gaido su Inna, wannan ya sa ba su yi wani san juna ita da Maryam ba wacce laulayin ciki ya saka duk ta rame ga jarabar Mahomet kuma ya ɗauki sex kamar wasar yara wacce ba'a gajiya. "Oh ni Jikar mutum huɗu Maryamu ban san ko sai yaushe za ki barin amaye-amayen nan ba,ciki har ya fara girma amman duk in kin ci abinci sai kin maido sa"Inna ke magana ta na kuma miƙa ma Maryam ɗin kofin koko wanda ita tace a dama mata amman ta kasa sha saboda aman tea ɗin da tayi duk komi ya fita a ranta. Abbasi ke gaba ita kuma ta na take masa baya,cikin irin halin yaran Niamey sakaku ta gaishe da Inna ita ma ta amsa a daƙile ta na yi mata wani kallo sheƙeƙe ganin Farida babu hijabi sai wani ɗan kallabi iya wuya. Inna ta taɓe baki tace "wai su matan aure ne nan,ke yanzu kamar ƴar chrétan (chrétienne) za ki rinƙa yawo da ɗan figagen kallabin nan sabida Allah"ko inda Inna ta ke Farida ba ta kalla ba sai cingam ɗin ta da ta ke tamna ta na ƙas-ƙas tare da shafar scren ɗin wayar ta.Abbasi murmurshi kawai yayi ya cigaba da kiran sunayen matan uban,Atine ta fito baki har kunne ta na yi ma Farida lale marhaban cike da duniyanci Farida ta miƙe ta ruga ta faɗa jikin Atine"Barka da fitowa Hajiya ta yau dai gani na zo kullum in nace mu zo sai yace mu bari har weekend"Atine ta shafi kanta tace "bai komi ƴata zo wucike"tayi maganar ta na jan ta zuwa sama,Ammi wacce ta fito yanzu tace "Ah Atine ba ki bari mu gaisa tukun? Abbasi yanzu kuke tafe?" "Eh Ammi fatan kun tashi lafiya?" "Alhamdullah"Abbasi ya fice rai jagule,sam ba zai tsaya ba ya kalli kayan takaici. Farida tace "Ammi ina kwana"Ammin ta amsa ta na tambayarta yaushe rabo cikin sakin fuska ta amsa kafin ta bi bayan Atine su haye sama. Jiki a sanyaye Ammi ta ƙaraso gun Inna wacce ke faman baiwa Maryam koko amman ta ƙi sha,idonta a lumshe taji Ammi na shafar fuskarta gabanin tace "ki tashi ki sha ko kaɗan ne kin ji?"kai ta girgiza tace "ko na sha amayar da shi zan yi,ni kuma ban so"Ammi ta ce "ki sha ki amayar ɗin ya fi sauƙi ai ko ba komi Ɗan cikin ki zai samu ko yaya ne"ba ta son yi ma Ammi muso shiyasa ta tashi zaune ta karɓi kofin kenan Mahomet ya shigo kamar an jefo shi ƙafafunsa sun yi futu-futu da dauɗa haka kayan jikin sa. Gun Maryam ya ƙaraso ya na dariya,zama yayi kusa da ita kafin ya kai hannu ya shafi cikinta ya na sakin murmushin da ya ke fitowa har ƙasan zuciyar shi. Ammi ta girgiza kai ta nufi kitchen ta ɗauko wani ɗan ƙaramin towel da ruwa,sawun Mohamed inda ya taka capet ta fara gogewa kafin ta saka ƙafafun sa su ma ta wanke cikin bokiti. Kokon Maryam ta basa ya shanye,jingina kansa yayi da kafaɗarta ya na mai cigaba da shafar ɗan matashin cikinta ta ƙasan riga. Kamar wasu ƙawaye haka Atine da Farida suka jero suka fito a tare,Ammi tace "Mahomet tashi ka koma ɗakin ka anty ta gaji sosai barta ta huta"kafaɗa ya maƙe ya dubi Maryam yace "anty wai kin gaji da ni ?"da ido kawai Maryam ta dube sa ba tare da tace komi ba. Farida ta yamutsa fuska ta ce "wannan ce *MATAR MAHAUKACI* dama?"Atine ta washe baki tace "eh ita ce halan ba ki lura da ita ba lokacin da kuka shigo?"kai Farida ta gyaɗa kafin ta dubi su Maryam tace "sannu ya jikin na ku?"cikin masifa Inna tace "uban waye a ba shi da lafiya?dama da aka ƙume cikin ɗakin gulma da kiciyi ne kuka ƙuƙulo ko?to jinya ta na ga mai matatar zuciya wacce ta mutu wajen hassada da kuma iya mugunta"da sauri Atine tace "haba Inna daga tambayar mai jiki shine tayi laifi?"ina tayi mata wani banzar kallo kafin tace "ai ciki ba cuta ba ce,zama juya shine cuta ah toh wata nawa yanzu da auren ga shi nan shiru babu alamar ko dakwaye balle Ɗa" Sosai kalmar juya ta daki Farida ita sam ta manta ma da wani zance ciki,ko dan Allah bai yi ta da son yara ba ne? zuciyarta ce ta shiga bugawa tuna yawan tambayar da Abbasi ke yawan yi mata in ga da ta na period "wai har yanzu shuru ba labari?"ita ce tambayar da ya ke yawan maimaita mata,"dama Abbas na nufin har yanzu shuru ne babu ciki a jikina?"Farida ta yiwa kanta tambaya a zuci. Karon farko kenan da taji zuciyarta tayi rauni ba ta san lokacin da wasu hawaye suka cika mata ido ba amman ta ƙi bari su zubo doli ta mayar da su kafin ta tashi ta fita duk da taji Atine na kiran ta. Inna kuwa sai banbami ta ke ta na jero ashar buhu-buhu,fitar Farida babu jimawa Abbasi ya shigo yace "Ammi lafiya na ga Farida ta na kuka na tambaye ta kuma ta ƙi faɗa min?"kafin Ammi tayi magana Atine tace "gorin haihu suka yi mata ita da Ɗan ta shine kum...."Abbasi bai tsaya jiran jin ƙarshen maganar ba ya fita rai ɓace direct wajen motar shi ya nufa inda Farida ke ciki ta na rusar kuka. Su na zuwa gida rarrashin duniya Abbasi ya yi amman Farida ta ƙi yin shiru,sai kuka ta ke ta na zagin dangin sa tare da rantsuwar ba za ta sake zuwa gidan ba. Ganin kamar ranta ya ɓace sosai ya bar mata gidan,wanka ta shiga ta yi da ruwan sanyi ta ɗauki wayar ta appels ɗin Hawali ta gani barkatai dialing tayi bugu biyu ta ɗauka "ƙawa ina kika shiga tun ɗazu ina son baki labarin wani jarababen soja da aka kawo likita "Hawali ta faɗa murmushi Farida tayi tace "ina wanka ne,gaya min miye sojan yayi?"Hawali ta ƙyalƙyace da dariya tace "ke duk jarabata anya sojan nan bai fi ni ba?"wai fah maganin rage ƙarfi ya ke so saboda matar shi sam ba ta iya jurewa shine nace oh Allah bai ba gwani tamnar tsaba Abban Kalil bai ɓarka tsiyar komi shiyasa ma wani zubin ni ke ma Allah godiya da ya kawo ƙarshen auren mu "daga bayanta taji an ce "shikenan ai sai ki auri jarababen sojan"da sauri ta juyo ta dube sa jiki na rawa, Jamal ya tanke fuska ya ɗaga gira yace "wato gulma tayi daɗi sam ba ki san na shigo ba ko?"baki ta motsa za ta yi magana yace "shuuut!ban son jin komi ki sallame ni Dr yace na zo ki ban ordonnance"jiki na ɓari Hawali ta fara duduba teburin da ke cike da takardu duk ta ruɗe. Hannunta ya riƙo yace "matar soja SOJA CE ki zama jaruma mana,a yadda duk mutane ke tsoron kallona ke kuma zarra bada labarina ma kike"sai kuma ya sake ta ya shafi gemun sa yace "amman naji daɗin yadda kika kasance bazawara dama tun farkon shigowata na ƙyasa sai dai naji tsoron tankawa kar ace zinariyar mallakin wani na ce"ya ida furucin ya na sakar mata wani murmurshi wanda ya sa taji wata nutsuwa a take ta zo mata. "Na manta sam allô ƙawa ki na ji na?"cewar Hawali Farida wacce duk ta ji hirar su ta ce "ina jin ki matar soja ya ne sojan ya tafi?"Hawali ta ɗaga kai ta kalli Jamal ido ya kashe mata da sauri tace "Farida zan kira ki in an jima"Jamal na dariya ya ɗaga murya yadda Farida za taji yace "ƙawar mu sai an jima babu damar..."ƙit Hawali ta kashe waya ta na dariya tace "wai dan Allah ya haka sai kace ka san ta?"ya ɗaga kafaɗu yace "kin san mu sojawa babu ruwan mu simple mu ke"nan dai suka cigaba da tattaunawa. A nan ɓangaren su Maryam kuwa tunda suka koma ɓangaren su Mahomet ya dame ta sosai,cikin sanyin murya tace "dan Allah ka bari mu huta yau wlh duk a gajiye ni ke kuma yunwa ni ke ji"kafaɗa ya maƙe ya na mai cigaba da wasa da breast ɗinta uwanda suka ƙara girma. Baki ta turo ta far biye masa dan tasa tunda ya nuna ya na so in ba yi suka yi ba sam ba zai barta ba,romance suka yi sosai can ta saki ƴar ƙara da sauri ya tadata ya na kallonta "ba ka ganin cikina yayi girma yanzu sam ba zan iya ɗaukar ka ba,in ka hau ni za mu ji ciwo ni da baby"cikin ya shafa kafin ya ƙara ƙoƙarin hawa samanta da sauri ta tashi tace "kwanta ka gani"babu muso ya kwanta Maryam tayi aikin da kanta. Washegari tun da safe Maryam tayi wanka ta shirya ta sauko ƙasa,abincin ta zuba cikin wani tarmus gami da gorar ruwa kafin ta fice. Bakin titi ta tsaya ta samu adaidaita sahu likita Agaji ta nufa,duk da ta na likitar kuɗi hakan bai hana ta tardo layi ba. Kan bancin ta zauna har layin ya zo kanta,wata ƴar matashiyar budurwa ce a ƙalla za ta kai 28years sanye da rigar likitoci ta na ganin Maryam ta sakar mata murmurshi bayan sun gaisa tace "Bismillah hau gado ina zuwa"pant ɗinta ta cire ta hau gadon. Tsawon wani lokaci kafin Dr Halima ta zo ta dubata,sannan ta fara yi mata scaning murmurshi kan fuskar ta tace "Madam baby boy ne fah"murmurshi ita ma Maryam ɗin tayi ta na yi mata godiya. Har za ta tafi Dr Halima tace "ki ban number ki"babu muso ta bata numéro ta kafin tayi mata sallama. Ta na shigowa gida Mahomet ya tarbeta ya na mai buɗe mata dukan hannuwan sa alamun ta zo..... [27/02 à 13:59] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 37-38* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura ______________ Lokaci na ta tafiya,kwanaki na shuɗewa,abubuwa da yawa na ta faru ciki kuwa har da auren Hawali da jarababen sojan ta wanda aurensa ya sa ta tantance tabbas maza ma suna suka tara. Ɓangaren Maryam tuni sun yi Finally exam ɗin su na BEPC ta samu tuni kuma ta haife Ɗan cikinta inda ta samu namiji wanda aka yi ma Daddy takwara wato Yusuf,Farida kuwa an haukace da neman haihuwa ba'a gun malam ba'a gun boka duk ta tashi hankalinta da na Abbasin shi kansa.Duk binciken da aka yi an tabbatar lafiyarta lau kawai lokaci ne bai yi ba,yadda Abbasi ke nuna mata rashin damuwa ya sa ita ma ta ɗan rage tunani amman ƙasan zuciyarta ta na nan da abun. Maryam na zaune ta na shayar da Yusuf Mahomet na gefenta ya na kallonta cike da sha'awa,yanzu ya fara samun lafiya sosai ya kan zauna a yi hirar masu hankali da shi kafin abun ya motsa. Sosai ake yi mashi ruƙiya ta hanyar yi masa karatu cikin kunne,shan ruwan addu'a da kuma wanka da su.Hannu ya kai ya shafi tattausar sumar Yusuf wacce ta fito dan tuni sun yi arba'in,ta ɗago ta dube sa tace "baban Yusu ka ga yaron ka ya koma sak kai yau ko?"murmurshi kawai ya yi mata saboda yau ƴan surutun ba su kansa,tun safiyar yau ya ke jin faɗuwar gaba. Ammi ta turo ƙofa ta na cewa "Maryam ga takardun ki Abbasi ya gama komi ya rubuto sunan ki ISB yace ki yi karatun likita ya fi fiye da ki tafi lycée,kin ga ki na gamawa kawai sai ki fara aiki a asibitin sa wacce za'a bikin buɗa ta gobe"da murna Maryam ta amshi takardar ta na cewa "to Ammi na gode,yaushe za mu fara zuwa?"Ammi tace "to na dai ji yace Monday mai zuwa da gobe ne amman gyaran hanyoyin da za'a yi ya sa gwamna yace a tsayar da rentrée zuwa sati na gaba"da murna tace "ai gwara haka ɗin kafin lokacin Yusu ya ƙara girma"kai Ammi ta girgiza ta na mamakin sakarcin Maryam ɗin. Kamar yadda gwamna ya nemi uzurin ɗaga rentrée haka kuwa abun ya kasance tuni an fara gyaran garin Maradi,duk wata hanya da ta lalace sai da aka ɗan danƙaro ya narketa aka fara yin sabuwa cikin ƴan kwanaki kaɗan garin Maradi ya fara haskawa. Ɓangaren guda kuwa gyaran kasuwa aka fara inda aka cigaba da ƙerata tayi kyau duk an turmujeta an kwashe datti kafin a fara yi mata titi mai tsada. Wannan gyara da aka yi ya faranta rayukan mutane da dama na garin Maradi ciki kuwa har da ahalin Mahomet wanda ya dawo garas da hankalin sa kamar bai taɓa hauka ba. "Alhamdullah"kawai kowa ke faɗa ana ta'ajibin wannan waraka ta sa rana ɗaya tal, Mahomet ya rungume Ammi ya na cewa "Ammi wlh ji ni ke kamar yau aka haife ji ni ke yi kamar wata sabuwar hallita"Ammi kuka kawai ta ke Maryam ma haka,Inna kuwa tuni ta kira Malam ya zo. Wani ƙaton piscine aka samu aka zuba ruwan magarya Mahomet ya shiga nan malam da shi da almajiransa suka shiga tofe sa da karatu jikinsa sai rawa ya ke yayinda sauran sihirin da ke jikinsa ke ta fita. Mai Mahomet ya shafa ya saka wasu kaya na farin yadi,tsakar falo ya zauna ya rungume Yusu ya na yi masa wasa. Abbasi ya shigo baki buɗe kamar zai tsage, ɗan uwansa ya rugume ya na murna da ƴar ƙwallar sa. Atine an danne kishi an yiwa Mahomet barka haka ma Balkisu, Daddy kuwa ji ya ke kamar ya maida Mahomet cikin ciki tsabar murna da soyayya da ƙaunar Ɗan sa. Maryam kuwa sam ta kasa zama sai murmurshi ta ke yi ita ɗaya har sai da Inna ta fara yi mata tsiya. Manyan raguna biyar aka kada aka yanke,cikin tray aka zuba ana raba ma ƴan unguwa saraka. Da dadare duk ahalin suka taru a babban falo, Daddy ya buɗe gun da addu'a kafin yace "Allah shi ke da cuta shi ke da magani,duk yadda mutum ke son waraka in Allah bai nufe shi da ita ba sai haƙuri.Abinda ni ke so da ku kuji tsoron Allah mu zauna da junan mu da zuciya guda,kar kishi ko hassada ta sa wanin ku ya cutar da wani.Abu na gaba zan gewaya ƙur'ani nan gidan daga yau duk wanda ya cutar da wani akan laya,duk wanda yayi daidai dan kansa .A gabatar da abinci "Daddy yayi maganar fuskarsa kicin-kicin saboda Malam ya shaida masa wanda ya yiwa Mahomet sihiri ya na cikin gidan,kuma dama tun can ya shaida ma Inna an turbuɗe abubuwan bokancin cikin ƙasa Mahomet kuma da wuya ya samu lafiya har sai an tone sa. A sanyaye duk suka gabatar da dîner ɗin,babu ma kamar Balkisu,Farida kuwa ko a jikinta su na gama ci suka wuce gidan su ita da mijinta. "Sam hakan da kayi bai dace ba,shi malam da ya faɗa maka dan mu san zaman da za mu yi da mutane ne ba wai dan kayi masu hannu mai sanda ba"Ammi ta faɗa lokacin da falon ya rage daga ita sai shi sai kuma Inna da Mahomet da Maryam. Inna tace "ai hakan ne daidai da ya nuna masu ya gane"Ammi dai ba tace komi ba sai Maryam da ta miƙa ma Yusu wanda yayi barci "je ki shimfiɗe sa" da "toh"ta amsa kafin ta miƙe ta nufi step. Shimfiɗesa tayi bisa ɗan gadon sa ta na mai tofe sa da addu'a,tun ɗazu taji ƙarar buɗe ƙofa amman ta ƙi juyowa saboda ta riga da ta gane shi ne. A hankali ya tako zuwa gare ta,ajiyar zuciya ya sauke ya furta " *MATAR MAHAUKACI* baiwar Allah,ya kika ji da auren jinya?"yayi maganar ya na zagaye ƙugunta,ido ta lumshe zuciyarta na bugawa. Ganin ba za ta tanka ba ya ja ta zuwa toilet,wanka ya yi masu kamar kullum sai dai yau sam Maryam ta ƙi buɗe idonta saboda kunya.Alwala suka yi suka fito,kayan barci ya fiddo masu a kunyace ta karɓa ta saka na ta Mahomet ya turo baki yace "shine yau ba za ki taya ni saka nawa ba?"murmurshi mai sauti tayi ta saka hijabinta. Shi ya shiga gaba ya na su sallah raka'a biyu,sosai yayi masu addu'o'i tambayoyi ya yi mata duk da ya san ta ma fi shi ilimin addini. Zumar da Inna ta bashi ya ɗauko masu ya buɗe frigo ya ɗauko madara ya zuba a kofi,shi ya bata ta sha sai wani noƙe kai ta ke kamar amarya. "Bani labarina"shine abinda Mahomet ya furta, Maryam ta dube sa ta wani juya ido kafin tace "kamar ya?"ya sa hannu ya goge mata madarar da ta ɓata gefen bakinta yace "yadda aka yi mu ka samu Yusuf ,daren mu na farko da kuma yadda mu ke rayuwa"ta turo baki gaba tace "ai daren mu na farko da hankalin ka"ya laƙa ce mata hanci yace "a'a fah lokacin ina ruwa biyu kuma duka-duka kan kawai ya shiga ba mu yi wani sex ba"da sauri tayi ƙasa da idonta shi kuwa ya ɗago haɓarta yace "ya kuma aka yi ?"cikin shagwaɓa tace "Ni kunya ni ke ji kabar yin wannan zancen"Mahomet yayi dariya "wai dan nace kai?to kan mi ni ke nufi?"da sauri Maryam ta rufe idonta da dukan tafukan ta tace "dan Allah Abban Yusu ka bari Allah ban so"tsakulkuli yayi mata da sauri ta buɗe idon ta na dariya ta riƙe hannuwansa shi kuwa ya zubanta ido kafin yace "dan Allah ki aje kunyar gefe ki faɗan yadda mu ke sex da duk wata mu'amular mu"murmurshi kan fuskar ta tace "naji amman ba yau ba gaskiya yanzu barci ni ke ji"ta ida maganar tare da tashi da sauri shi ma ya miƙe yace "wai ke yanzu ko ce maki nayi je kiyi barci sai kuwa kiyi?"ta juya ido tace"mi kuwa zai hana?"jawota yayi ya cire mata hijab ɗin da tayi sallah kafin ya mannata da ƙirjinsa yace "ki nutsu Sahiba yau ba ranar barci ba ce,ranar amarcin mu ce ki bar ni na samu nutsuwa daga gare ki gobe ina son tashi da azumi"ta ɗago kai ta dube sa yadda ta ga ya na lumshe ido kawai ta fahimci tuni ya shiga yanayi ba tace komi ba ta maida kanta bisa ƙirjinsa. Bayanta ya fara shafawa kafin ya samu nasarar yin ƙasa da dogon wandon jikinta mai sulɓi irin na barcin nan,cak ya ɗauke ta ya nufi bed bakinsa ɗauke da Bismillah. Da hannuwanta ta sakale wuyan shi,shi kuma yayi mata rumfa da ƙirjinsa.Da sauri ta lumshe ido jin sanyi da saukar ɗumin yawunsa,wata ajiyar zuciya ya ja kafin ya sa hannu ya ɓalle butannin rigarta kyawawan breast ɗinta suka bayyana a hankali ya soma shafa su ya na zagaye bakin su. Maryam kuwa sumar kansa ta fara shafa sai kuma ta tsaya jin ya cire bakinsa,a hankali ta buɗe idonta ta sauke su cikin nasa da suka canza launi. "I love You"ya furta a tausashe kafin ya kai hannu ya rage hasken ɗakin,wani irin zirrr taji jin ya ɗora hannunsa kan mararta ya na wasa da jigidarta sai saitin "casss carasss"ta ke. Saurin riƙe hannunsa tayi wanda ke ƙoƙarin ratsa babban sirrinta,daidai kunnenta ya sakar mata wani sauti mai nuni da tsantsar buƙata doli ta barsa ta na zagaye bayansa. Sanyi da damshin ni'imarta da hannunsa ya jiye masa yasa shi saurin tashi jiki na rawa ya cire kayansa "Bismillah Allahumma janibina shaitane wa janibina shaitana ma razkhtana"da sauri ta ƙanƙame sa dan azaba saboda tunda da ta haihu bai ƙara kusantar ta ba sai yau cikin shagwaɓa ta kira sunan sa ta na jan ƙarshensa..... [01/03 à 11:41] Mrs SADAUKI 💫: *PAID PAGE 39-40* *Littafin kuɗi ne ki biya ki karanta hankali kwance ƴar uwa ba tare da kin shiga haƙina ba ki biya 200₦ kacal ki sha karatu in kin shirya kin tuntuɓe Ni ta WhatsApp* +22795045822 MATAN ALBARKA HERBAL MEDICINE INA KUKE ISASUN MATA MASU AJI MASU DARSJA DA GIRMA MU MATSO KUJI GA GYARA NA MUSSAMN NA ISASUN MATA MASU AJI INA MAI MATSALAR SAURIN KAWOWAR MAI GIDA KI ZO GA HADIN NE DA KAI ZAKU SAMU QARFI DA ISASHEN RUWA MAI FAMA DA BUSHEWAR GABA MAI BUDEWAR GABA MAI QAIQAYIN GABA MAI FITAR RUWA BA KAN GADO INA MAI SO TA MATSE MUNA DA MAIDA TSOHUWA YArinya Kuma muna gyara amare gyaran da zai shekara a jikin su ina masu jego Kuma ga naku gadin ISASUN MATA Muna gyara dukan matasalolin mata na cikiy Dana waje kedai ki tuntubemu a wanna nombar kuma muna wa,azin aure 08163199051 Sign manager c,e o maman shukura _______________ Tun daga jiya har zuwa yau ƴan barka ne ke ta zuwa,tamkar gidan biki haka gidan ya zama sai shige da fice ake. Mahomet na kwance ya lumshe ido yayinda bakinsa ke motsawa a hankali ya na kwararo tilawar alƙur'ani mai girma iya wanda ya ke da a kai, Maryam wacce ke giftawa ta kusan sa ne ya sa shi ƙara rumtse ido dan kar ta karya masa azumi. Tsaf ta jera komi kan dining ta na mai duba agogon ɗakin tuni lokacin shan ruwa ya yi dan ba zai haura 3mns ba,kallonsa tayi sai kuma ta nufi ɗakin Ammi zuwa can suka fito tare hannunta riƙe da Yusu. Dining Ammi ta ƙarasa ashe ita ma azumin ta ke yayinda Maryam ta haura sama, sai a lokacin Mahomet ya miƙe ya isa dining.Kujera ya ja ya zauna ya na kallon Ammi wacce ke zuba masu Lipton a cup,bai yi magana ba sai dabino ya ɗauka ya na yin addu'o'i haka ma Ammi,a nutse suka yi rupture kafin ya miƙe ya nufi masjid. Maryam na gama sallah ta fito ita ɗaya dan tuni Yusu yayi barci,"Barka ku da shan ruwa "ta faɗa da murmurshin ta Ammi kawai ta amsa Mahomet kuma ya bita da ido kafin ya haura sama. Bin bayansa tayi da ido duk sai taji ta wani iri rashin amsawar da bai yi ba,jiki babu ƙwari ta nufi dining cup ta ɗauka ta zuba ruwan zafi ta saka Lipton ɗaya sannan ta fashe ɗanyen ƙwai guda ta kaɗa ta zuba zuma sai da ta rumtse ido tare da daɗe hanci sannan ta shanye. Ammi murmuje kawai tayi saboda kusan kullum dama sai sun yi darama da Inna ta ke sha yau kuma tayi da kanta,ƙaton plate ɗin da zuba frite ta buɗe ta ɗauki ɗaya ta ci saboda bakinta babu daɗi "ki zuba ma mijin ki na shi ki kai masa can ɓangaren ku"ta tsinkayo muryar Ammi ,babu muso ta hahaɗa komi ta aza a tray ta kai masa. Tsaye ya ke bakin gadon Yusu ya na tofe sa da addu'a *A'uzhu bi kalmatillahi taamati min sharri ma kalaq* . "Barka da shan ruwa "ta kuma faɗa juyowa yayi ya na kallon ta kafin yace "haka ake yi ma miji Barka da shan ruwa babu huging babu komi alhalin ya wuni da ƙishi?"wuya ta rausayar tace "ayya Abban Yusu ni fah sam ban san haka ake yi ba" "To yanzu tunda kin san yadda ake sai ki zo kiyi"ya faɗa ya na ɗan ɗaga mata gira,jiki babu ƙwari ta zo ta rungume sa tace "bne rupture"ya kwaɓe fuska kamar wani ƙaramin yaro yace "bne rupture qui?" Sai da ta juya ido tace "Abban Yusu mana"ɗan tureta yayi yace "ban so a sake min suna"yadda yayi maganar a shagwaɓe ya bata dariya sai tace "to Chouchou na" "waiii!"ya faɗa tare ɗaukar ya fara juyi da ita gabanin ya sauketa yace "wash kin sa ƙuguna ciwo kin zama ƴar lukuta gaskiya sai an biya ni ɗaukar da nayi maki"Maryam ta saki murmurshi tace "bari nima na ɗauke ka"kai ya girgiza yace "no!mu je dai ki taya ni wanka"bai jira cewar ta ba ya ja ta. Kamar wani ƙaramin yaro haka ya shige cikin baignoire ita kuwa ta shiga yi masa wanka soso da sabulu kai kace Yusuf ne ta ke yi ma wankan. Kukan Yusu ne ya sa ta barsa ta fito,ɗaukar sa tayi ta koma bakin bed ta fara shayar da shi.Mahomet na fitowa direct wajen su ya nufa kusa da ita ya zauna ya kai hannu ya laƙace kumatun yaron yace "ka hana ayi ma Daddyn ka wanka ko?"kamar wanda ke jin magana haka ya tsaya da shan nonon ya na ɓangala dariya.Hannu ya kai ɗaukar sa Maryam tace "bar shi ya gama kai ma ga abincin ka can ka ci" "ke ma ai abinci ce"ba ta kula sa ba hakan yasa ya miƙe ya na dariya. Ko da ya shirya frite ɗin ya zuba masu,ta shimfiɗe Yusuf yace bai san wannan ba doli ta ƙarasa da shi ta zauna su na ci Mahomet na yi mata hirar tun lokacin ta na ƙarama da yadda ya ke sonta. "Shine kuma kake muzguna min kake nuna ba ka ƙamnar gani na?"cewar Maryam, murmurshi yayi ya ɗauki frite wanda ba'a sa masa komi ba ya saka a hannun Yusuf sannan yace "gata ni ne yi maki ai,saboda duk wacce ta tashi cikin sangarta to mijinta da ƴaƴan ta ne da wahala.Da farko dai kin ga in mijin ya shigo sai ya rasa wa zai yi ma wasa uwar ko ƴaƴan?"dariya Maryam tayi tace "to ai dukan mu kai ne shugaban mu"bai ce komi ba saboda kiran sallah isha'i da ya ji,toilet ya shiga yayi alwala "ki shirya tarbar mijin ki da zarar ya dawo yau B.S.B.S"a shagwaɓe tace "Yusu fah bai yi barci ba"har ya kai bakin ƙofa yace "ki san yadda za ki yi da shi"ya na gama faɗa ya fice,tashi tayi ta sauka ƙasa ta kai ma Inna shi kafin ta zo tayi sallah ita ma,ta nan na zaune ya shigo direct wajen maɓalin wuta yayi ya kashe hasken kafin ya zo ya sukuce ta. A ɓangaren Farida kuwa tunda ta ga Abbasi ya fara take-taken kula ƴan mata ta buga ma malam Jaye waya,magani ya aiko mata ta Bus taje ta karɓa.Kullum sai ta barbaɗa ma Abbasi shi cikin abinci da ruwan wanka,muɗus ya bar maganar ƴan mata ya fara bauta ma Farida duk abinda ta ke so shi za'a yi maganar kuɗi kuwa kai kace account ɗin ta ce saboda yadda ta ke bishasharta da su. Ta na kwance Abbasi na yi mata tausa wayarta ta ɗau ringing,ɗagawa tayi ta na ce "hello matar soja "daga can ɓangaren Hawali tayi dariya tace "auren soja ko kata'i ƙawa ko zaman kirki ban yi,yadda kika san doki haka Jamal yayi sukuwa a kaina saboda kawai zai tafiya mission "dariyar ƙeta Farida tayi tace "ya yi min daidai ai gobe sai mu ga ta jajanta cewa Abban Kalil raggo ne"da sauri Hawali tace "ƙawa ban gaya maki ba ai Abban Kalil ya dawo har ma ya je Tillabery ya karɓo Kalil gun Anyya wai na taimaka ko saboda yarona na koma gidan sa "Farida ta ja tsuki tace"ke ƙyale ɗan iska bayan ya gamo yawon dandin shi wa ya sani ma ya kwaso cutar HIV" "Ki bari kin kuwa san yadda ni ke tsoronta har sunanta ban ƙaunar ji,haka jiya da na tafi awo sai da aka min ibar jini" "Awon mi?"Farida ta tambaya ta na mai tashi zaune,Hawali ta bata amsa "awon ciki mana kin san ya shiga 3month"zuciyar Farida ce ta tsinke a take taji wani abu na yi mata yawo cikin maƙogwaro wanda ta kasa tantance na miye. "Yanzu Hawa ki na da ciki shine ba ki faɗan ba har ya kai 3mois?ok daga yau na san zaman da ni ke da"ƙit Farida ta kashe waya ta na jin wasu zafafan hawaye na zubo mata . Abbasi ya shiga bata haƙuri da kwantar mata da hankali,hawayen ta goge tace "Hubby ka na ganin Hawali ma da tayi aure bayan na mu ita ma ciki ne da ita"kawai sai ta fashe da kuka. "Ya Salam !"Abbasi ya furta kafin ya jawota zuwa jikinsa ai Farida kamar jira ta ke sai ta ƙara sautin kukan,a haka ta lalube numéro Mama bugu biyu ta ɗaga jin kukan Farida ba ƙaramin ɗaga mata hankali yayi ba. "Mama kin ji Hawali ma ciki ne da ita"cewar Farida bayan ta tsagaita kukan "to shine mi dan Hawali na da ciki?tun farko da nace kar ki sha maganin hana haihuwa ki bari har kiyi ta farko ya kika ce min?cewa kika yi a'a ba yanzu ba ke ba ki shirya aje yara ba da yarintar ki su zo su mayar da ke tsohuwa to ga irin ta nan mtsw "Mama ta kashe wayar dan ita ma a can ɗin ba wani jin daɗi ta ke ba tunda Papa ya tashi tsaye da kare kansa daga sharrin ta na zuwa gun maluman tsibo sam ta kasa juya shi yadda ta ke so. Zuciya na tuƙuƙi Farida ta tashi ta shige bedroom sannan ta saka key ta rufe, toilet ta shiga ta wanke fuskarta kafin ta kira Malam Jaye ta sanar da shi burin ta . Ajiyar zuciya ta sauke a fili ta furta "Hawali in kin san wata ai ba ki san wata ba wlh,doli na raba ki da cikin jikin ki kowa ya rasa wato yanzu hankalin ki ya kwanta ba ki da matsalar komi sai ni yanzu kawai ke cikin damuwa"ganin Hawali na cigaba da kiranta yasa ta saka number liste noire ta yadda ko ta kira ba za'a samu ba. Washegari Maryam na kitchen za ta ɗora ruwan wankan Yusuf ta jiyo ihun Balkisu ,da sauri ta nufo falo sai kuma ta tsaya cak zuciyarta na halbawa da ƙarfi sakamakon jin furucin ta "ba laifina ba ne Mama ce ta saka ni dan Allah Alhaji ka tashi kar ka mutu ka bar ni Innalillahi wa'inna iley raji'un na shiga uku na lalace na kashe shi"kalmar ƙarshen ce ta saka Maryam yin wani gigitacen ihu mai haɗi da ƙara wacce ta janyo hankalin duk illahirin jama'ar gidan. Balkisu na ganin su ta ƙaraso ta na nuna Maryam sai ta nuna Daddy wanda kumfa ke fita ta bakin sa,a kiɗime Mahomet ya kira mai gadi suka ciciɓi Daddy aka wuce da shi asibiti sai dai ko kafin a kai ya bar motsi...... [02/03 à 09:17] Mrs SADAUKI 💫: *41-42* "Innalillahi wa'inna iley raji'un"Mahomet ke nanatawa ya na kallon fuskar Daddy wacce tayi fyau,su na zuwa asibiti aka shiga da shi ciki. Tuni Abbasi ya zo, Mahomet ya tambaya amman ya yi mashi shiru ya kasa tambaya saboda tsaka mai wuya da ya ke ciki na ƙazafin da Balkisu ta ke ƙoƙarin ƙaƙaba ma matar sa. Fiye da minti talatin kafin Dr ya fito fuska babu walwala da sauri Mahomet ya tare sa ya na tambayarsa "Dr da ransa?"Dr ya gyaɗa kai da sauri Mahomet ya sauke ajiyar zuciya kafin Dr yace "sai dai hanjin cikin sa sun samu matsala doli sai an yi masa opération hakan kuma ba zai yiyuwa ba doli sai ƴan sanda sun saka hannu saboda alamu sun nuna caise ɗin kisa ne" Abbasi wanda dama tun a gida Atine ta shaida masa komi yayi waje da gudu bai tsaya ko ina ba sai police station,babu jimawa kuwa suka zo hannun suka saka bayan ƴan tambayoyi kafin su wuce can gida. Kamar yadda Balkisu ta shaida ma ƴan gidan haka ta miƙe ta na cewa "tun bayan dawowar Alhaji daga masjid ya zauna nan ya na tilawar alƙur'ani ni kuma ina gefen sa zuwa can sai Maryam ta fito ta nufi kitchen ,ganin haka Alhaji yace na karɓi alƙur'ani na maida ɗaki ko da na dawo sai na tarar da shi ya na kakari yayinda ita kuma ta na tsinkayo ni tayi sauri ta ruga kitchen sai bayan taji ihuna kuma sai ta fito"a yadda ta ke jawabin ta na kuka kamar ranta zai fita za ka ɗauka gaskiya ne. Maryam ita kuwa har tayi kukan ta gaji idonta sun bushe,sai da ta ga an saka mata ankwa kawai sannan wasu hawayen suka ziraro mata ta na kallon su Inna da Ammi wanda suma kukan su ke. A can asibiti kuwa tuni an fara aiki , Mahomet sai sintiri ya ke sam bai san abinda ke faruwa ba sai da Ammi ta je asibitin ne ta ke shaida masa. Kafaɗun Ammi ya riƙe ya na jijigata cikin fitar hayyaci "ta yaya har kuke tunanin Maryam za ta iya aikata haka Ammi ?miyasa kuka bari aka tafi da ita?har yanzu kun kasa gane makircin Balkisu ne da manufarta?"sai kuma ya sake ta ya na ganin sam hakan da yayi bai kyauta ba,ya dunƙule hannu ya naushi iska kafin ya nufi hanyar fita nan suka ci karo da Abbasi riƙesa yayi yace "Mahomet ..."ture sa yayi ya na harar sa kafin ya wuce babba comsariat ta Maradi. Da ya tambaya ya na son ganin ta sam ƙin fiddota suka yi sai da ya nemi alfarma a kai shi ya ganta ko da daga cikin grillage ne. Maryam na zaune bisa wata cakusasar tabarma wacce tsabar wahala ta sa duk ta cashe,ta na ganin Mahomet ta miƙe tsaye ta nufo daidai inda ya ke tsaye,hannu ta ziro ta tsakanin ƙarafunan ta na kuka ta girgiza kai tace "wlh ba ni na kashe shi ba ƙarya ta ke sharri ne ta haɗa min"Mahomet ya matse hannunta yace "na sani zuciyar mai kyau ce kamar yadda mamalakiyarta ke da kyau,ko kiyashi na san ba za ki iya cutarwa ba balle mutum wanda ya kasance mahaifi a gare ki.Ki kwantar da hankalin ki zan fitar da ke", Ta na kuka tace "Yusu na gida ba su bari na ɗauko sa ba please karɓo min Ɗana"jingina Mahomet yayi da grillage ya juya mata baya ya na jin wani abu na sukar masa zuciya,hannunta ta kai ta sarkaye cikin sa kafin cikin muryar rauni tace "Please Mamet" "zan kawo sa "ya bata amsa "to ka juyo ka kalle ni mana" "Ba zan iya ba zuciyata tayi rauni sosai " "Dan Allah chouchou kar ka karaya Allah na tare da mai gaskiya kuma duk abinda ka ga ya faru dama ya ƙaddara haka"da sauri ya juyo,hawayen kumatun ta ya shafe kafin ya tafi dan tuni ɗan sandar ya fara shaida masa lokacin da aka basa ya ƙare. Wani kuka mai ƙarfi ya kubce mata ganin mijinta uban ƴaƴan ta ya tafi ya barta a nan,daga can bayanta taji an ja tsuki. Waigowa tayi ta dubi matar wacce a ƙalla za ta kai sa'ar Ammi . Kallon da ta ke jefo mata kawai ya tabbatar mata da ba ta da mutumci, muryarta ta tsinkayo ta na cewa "ke zo nan"babu muso Maryam ta ƙarasa. "Yi min tausar har sai nayi barci tunda ke kika tashe ni da wannan ruɓaɓen bakin na ki"cewar matar ta na mai gyara kwanciya,tausar Maryam ta fara yi mata ta na tunani game da matar can taji tace "ƴaƴa na biyu a duniya ba su kula da ni shiyasa ni ke cin bashi sosai har ya kai an saka min uwar rikici dan ba biya ni ke yi ba,rabon ayi na ci kayan wata mata da ta zo karɓar kuɗin mu ka kece da faɗa a ƙarshe na buga mata murfin tukunya a kai maganar da ni ke yi maki yanzu ta na babba asibiti ko rai ko mutuwa ke kuma laifin mi kika yi?"matar ta faɗa a ƙarshe kuma ta tambayi Maryam babu muso ta shaida mata duk yadda aka yi. Tashi tayi tace "kan uban can!" ***NIAMEY Hawali ce zaune kan salon sai faman fyace majina ta ke ta na kuka,yayinda ta cigaba da kallon Sheikh Bashir Ghana inda ya ke wa'azi kan alƙiyama da irin azabar da Allah ya tanada ma mushrikai. Ta na nan zaune ta lumshe ido a zuci ta ƙudirta aniyyar ta tuba kenan ita da zuwa gidan malam ko boka sai kuma a lahira in akwai,tashi tayi ta shiga toilet ta ɗauro alwala ta fara jera sallah ta na kuka wiwi tare da neman gafarar Ubangiji . Suratul baƙara tayi daloading ta kunna ta na jin wani sanyi na ratsa zuciyar ta,kira ya shigo wayar ta ɗaga ganin Jamal ne. Bayan sun gaisa ya ke shaida mata sun isa ƙasar Mali lafiya,barka tayi mashi da fatan Allah tsare har zai kashe yace "sai na ji kamar ki na cikin damuwa"da sauri tace "babu komi kawai kewar ka ce ni ke"yayi murmurshi yace "ragguwa yanzu da kika ga ba ni nan ko?to in shaa Allah ina san juyowa nan da 2week akwai wani abu mai muhimmancin da zan yi"cikin shagwaɓa tace "na zata gobe za ka ce shine har 2week?"dariya yace "d'ici 2semaines ɗin ma c'est pas sûr Madam kawai ki taya ni da addu'a Allah sa abun ya zo mana da sauƙi,ya na babyna fatan ya na lafiya?"Hawali ta shafi marar ta sannan tace "yayi kewar Daddyn sa" "Kice masa ya ƙara haƙuri kaɗan in Daddy ya dawo har sai ya gaji da ziyarar sa"nan dai suka cigaba da hirar su ta masoya. Da daddare haka Hawali ta kamo tashar sunnah tv ta na sauraron wa'azi daga nan barci ya ɗauke ta abun ka ga mai ciki. Wani hayaƙi mai launin duhu ta gani a bakin ƙofa ya na son shigowa amman ya kasa,daga can bakin ƙofar kuma ta ke jin ana ce ma Ɗan cikin ta ya fito da sauri ta dafe cikin ta na addu'o'i haɗi da kuka amman sai barazanar rabata cikin ake.Firgigit ta farka,zuciyarta ta dafe ta na ƙara tuna abinda ta gani cikin mafarki.Cike da tsoro ta kira Jamal ta shaida masa,shi kuwa yace ta je tayi alwala tayi sallah ta nemi kariya daga sharrin magauta hakan kuwa tayi tun daga ranar kuma ta mayar da karatun Alqur'ani abokinta su na waya da mijinta ya na ƙara encourager ɗin ta, ɓangaren guda kuma har yanzu ta kasa gwada kiran layin Farida amman ba ta samu. ****MARADI Kwana biyu kacal da faruwar wannan al'amari duka ahalin sun shiga ruɗu da tashin hankali,an yi aikin Daddy amman har yanzu bai farka ba haka babu wanda ake bari ya shiga.Ɓangaren Maryam kuwa tuni suka saba ita da Lami ta ɗauke ta kamar ƴar cikinta,gefe guda kuma tuni aka fara azabtar da Maryam ta hanyar sakata share filin comsariat wankin banɗaki da sauran su. Mahomet ke kai mata abinci bai barin ta ci na ƴan kaso,juyin duniya tayi amman har yanzu bai kawo mata Yusu ba. Tun zuwanta sai yau kawai su Ammi suka zo,kallon su ta tsaya ta na yi sam ta kasa cewa komi dan ta lura kamar sun yarda da ita ɗin ce aikata haka. "Maryam ba wai rashin so ko kuma yarda ba ne yasa ki ga mun ƙi zuwa inda kike,a'a sai dai wani dalili na can daban ga Yusu nan dai an kawo maki yau duk da na san ko ke ba za ki so a bar sa nan ba"cewar Ammi ta na miƙa mata yaron wanda ke ta barci. Karɓar sa tayi ta shafi kumatunsa,wani tausayinsa taji yau kusan kwana biyu bai samu nonon uwa ba balle ɗumin jikinta. Inna dai na zaune ta kasa ma magana ,Ammi tace "Maryam ba ki ga Inna ba ne?"Inna ta goge ƙwalla tace "ta yaya za ta ganni alhalin ɗaukar maƙiyiyarta ta ke yi min?"da sauri Maryam ta ɗago tace "ko ɗaya Inna sai dai ina mamakin yadda kuka bari aka kawo ni nan ba tare da yunƙuri ko ƙaryata zancen da kuka san ko da ban cikin hankalina ba zan aikata sa ba"tayi maganar cikin kuka. Ammi tace "dukanmu mun sani sarai sai dai hakan da mu ka yi shine zai bayyanar da gaskiya kin ga yanzu Balkisu a tunaninta Alhaji ya mutu so mu ke ta saki jikinta ta tona ma kanta asiri da kanta"Maryam tace "Ni fah surutun ta yasa na fito da sauri sai faɗin ta kashesa ta ke yi,amman abinda na lura da shi kamar saka ta ne aka yi ba da son ranta ba"shiru dukan su suka yi kafin Inna tace "babu komi Allah shi zai saka maki ko nisanta ki da yaron ki da tayi shi kawai babban haƙi ne balle na kisan kai"duk hirar da suke wani ɗan sanda na nan ya na sauraren su ba tare da sun sani ba. Har za su tafi Lami ta ƙaraso ta ajiye bokitin da ta gama baiwa flowers ruwa ta gaishe da su Inna suka amsa cikin sakin fuska. Karɓar yaron tayi ta na girgiza irin wasa jika da kaka ai kuwa ya farka,ta cigaba da yi masa wasa ya na ɓangala dariya ta miƙa ma Maryam shi tace "ki aza shi ga nono bari na je na gyara makwancin mu,ɗazu aka nunan sabon ɗakin mu inda kin gan sa gudan makeke har da ƴan matalu"dariya Inna tayi tace "Ƴata miye amfanin girman ɗaki tunda ba na alkhairi ba ne kuyi fatan dai Allah fidda ku daga wanga baƙin wajen" Duk suka amsa da "amen" Lami ta wuce yayinda Maryam ta fara shayar da yaron ta. A asibiti kuwa mai gadi ne ya shigo da wani dattijo wanda duk yayi furfura ga uban gemu da ya tara,bayan sun gaisa da su Abbasi yace "na je can gidan ku na farko aka ce kun tashi nan aka gamo ni da wani ya kawo ni sabon gida sai kuma na tarar babu kowa sai mai gadin ke faɗan Issufu ne babu lafiya"Abbasi ya amsa masa "eh wlh ya na ciki yanzu haka Dr mu ke jira ya bamu izinin shiga yace mu jira sa"dattijon ya jinjina kai. Can Dr ya leƙo yace "Bismillah"ai kuwa suka runguɗa,a kwance suka tarar da Daddy ya rame sosai yayi haske. Da sauri ya tako inda Daddy ya ke kwance yace "Issufu?"Daddy yayi murmurshi yace "welcome back Mahmud sai yau Allah yayi nufin ƙarasowar ku?"Mahomet yace "Daddy wane Mahmud ɗin?" "Baban Balkisu Uba mahaifi" cak suka tsaya su na kallon juna Balkisu da kuma Mama uwanda shigowar su kenan su na addu'ar Allah basu iko su ƙarasa kashe Daddy kafin ya tona masu asiri. "Mahamud?"Mama ta faɗa shi kuwa ya juya ya na kallon mata ma fi soyuwa a rayuwar sa.... [03/03 à 13:55] Mrs SADAUKI 💫: *43-44* Hayaniya da koke-koken su ya saka Dr shigowa fitar da su daga ɗakin aka bar Mahomet shi kaɗai,hannun Daddy ya riƙe yace "ya jikin na ka ?ka na jin wani canji kuwa?"Daddy ya lumshe ido ya na jin wani sanyi na ratsa sa sannan ya buɗe su yace "alhamdullah!ina takwara na?" Mahomet ya sunne kai dan bai son ɗaga ma Daddy hankali "ya na can tare da mahaifiyar shi"ya faɗa dakyat "To a kawo min shi nayi missing na shi sosai"Daddy ya faɗa ya na mai massaging hannun Mahomet da ke cikin na sa. Da "toh Daddy"ya amsa kafin ya jefo wata tambaya "amman Daddy miyasa ba ka faɗa ma iyalansa ya na raye ba ka ɓoye masu?"Daddy ya bashi amsa "saboda inda ya ke da shi da matacce sunan su ɗaya,ka bari in na fita daga nan duk zan faɗa maku komi"shiru kawai Mahomet yayi. Turo ƙofa aka yi tare da shigowa,Inna ce da Ammi.Cike duk da murna su ke tambayar sa jiki ya na amsa masu "to ai yanzu shikenan tunda ka farfaɗo sai ka faɗa ma ƴan sanda ba Maryam na ce ta so kashe ka muguwar matar ka ce dan haka a sako min jika ta"cewar Inna . Da mamaki Daddy ya tambaya"Maryam ɗin na hannun su?"Ammi ta basa amsa da "eh! Bilkisu tace wai ita Maryam ɗin ta baka guba ka sha shine ƴan sanda suka kamata" Daddy ya kalli Mahomet da sauri yace "yi haƙuri Daddy dan kar na tayar maka da hankali ne"Daddy yace "ok tashi ka je can police station ɗin ka tawo da ɗan sanda guda nayi mashi bayani"da murna Mahomet ya fita. A harabar asibitin ya ga Mama sai kuka ta ke yayinda Bilkisu ke taya ta, Mahmud kuwa ya koma gefe ya na kallonsu dan shi ya zata kukan murna su ke. Tsuki Mahomet ya ja ya na jin wata tsanar duka ahalin kafin ya wuce,babu jimawa suka zo shi da ƴan sanda wanda ganin su ya kaɗa hantar su Mama. Cikin halin ciwo Daddy yace "ku saki baiwar Allah ba ta san komi ba,ku kama mahaifiyar Balkisu ita ta tsara komi in na ƙara samun lafiya zan yi maku bayanin komi"haka kuwa aka yi Mahomet ya yiwa ƴan sanda jagora har wajen Mama. Da mugun mamaki Mahmud ke kallon su,a ruɗe ya fara tambaya "lafiya?mi matata tayi maku da za ku kamata?" Mahomet ya bashi amsa "saboda ta so kashe mutumen da yayi ma rayuwarta da ta ƴarta halaci,duk tsawon shekarun da Daddy ya ɗauka ya na kula da su hakan bai sa tayi farin ciki ba sai ganin bayansa da ta ke son yi ta dalilinta ga shi an saka masa hanji roba .Ku tafi da ita."Mahomet na gama faɗa ya juya. Mahmud kuwa zaman ƴan bori yayi tsabar tashin hankali ya kafe Balkisu da ido alamun ya na son jin ƙarin bayani dan alamu sun nuna ta san komi. "Wlh Abba ba laifina ba ne Mama ce ta ban wani magani na saka ma Alhaji a tea tace min da zarar ya sha to sai yadda nayi da shi komi yawan kuɗi kuma zai bani ashe guba ce ta saka"wani gigitacen mari Abbas ya ɗauke ta da shi kafin yace "miƙe maza"tashi tayi jiki na ɓari,kamar wata ƙaramar yarinya haka ya kama hannunta suka fita ya tsayar da adaidaita jin ya ambaci comsariat ya saka Bilkisu ƙara ɗaga murya ta na kuka tare da bashi haƙuri. Da isar su ya ce ma ƴan sanda a haɗa da ita a kulle, Mahomet wanda ya ke tsaye kusa da Maryam yayi murmurshi dan tun farko ya so a haɗa da ita sai dai gudun ɓacin ran Daddy ne. Lami har da kukan ta jin Mahomet ya ɗauki nauyin zai biya duk bashin da ake binta,in kuma lokacin fitar ta yayi zai zo su ɗauke ta dan tuni matar da ta ji ma ciwo ta dawo hayyacinta. Sai da suka tafi gida tayi wanka ta ci abinci kafin ta shirya Yusu, Mahomet ya wuce da su asibiti. Daddy ya karɓi Yusuf ya na yi masa wasa sosai ya ke son yaron,Atine da Farida uwanda su ke zaune daga gefe baƙin ciki kamar zai kashe su . Maryam na son yi ma Farida magana irin na tsakanin matar ƙane da magajin nan amman babu dama Farida sai cika ta ke ta na batsewa a doli ta shafa ma kanta lafiya. Satin Daddy biyu a asibiti aka sallamo shi,tun daga nan rayuwar gidan ta koma wata iri saboda zuwa yanzu kowa ya gane tuggun Mama ne da Balkisu . Ɓangaren karatun Maryam tuni ta fara zuwa school,in za ta tafi gida ta ke barin Yusu.Mahomet kuwa shi ya karɓi ragamar kasuwanci Daddy sosai ya ke tafiya da lamurran kamar yadda ake so. A can comsariat kuwa Abba ya bada umarnin a hora su sosai duk da Daddy yace ya yafe,Balkisu tuni ido ya raina fata duk tayi baƙi haɗi da rama saboda azaba saboda babu mai kai masu abinci wanda ake raba ma ƴan kaso shi ne su ke ci. Sai da suka yi wata uku cur sannan aka sako su, Mama zubewa tayi gaban Daddy ta na neman gafara. "Kin ji kunyar duniya wlh,duk da ban kasance mutumen kirki ba haka bawan Allah na ya kula da ni tun farkon kama mu da aka yi da ƙwaya a hanyar Jos.Babu wata hanya da bai bi ba dan a sako ni amman abu ya cuttura saboda sabon D.P.O da aka naɗa mai shegen zafin kai,sun ci kuɗin shi sosai fiye da yadda kike tunani dan kawai a sassauta min horo.A yadda tsarin ya ke duk wanda aka kama da irin manya ƙwayoyi halbe shi za'a yi ko kuma yayi kason rai da rai,duk tsawon shekarun da na ɗauka a kurkuku jiran mutuwar mu ne ni ke sai kwatsam aka ce an fidda uwanda ake fitarwa Zakka ciki kuwa har da sunana.Bayan mun fito ne d.p.o ke shaidan Issufu ne ya roƙi alfarmar a sakaya da sunana bayan maƙudan kuɗi da biya na cin hanci"Abba na kawowa nan kawai sai ya fashe da kuka kafin ya cigaba da cewa "abokina na gode sosai kuma ina mai sake neman afuwar ka kuskuren baya da na yanzu,haƙiƙa kai abokin kirki ne shiyasa ko da aka kama mu kai ne mutum na farko da nace a tura ma hotunana ko Allah yasa ka ji tausayina ka zo gare ni sai kuma Allah ya amsa roƙo na"da sauri Daddy ya riƙe masa hannuwa ganin Abba na shirin kama ƙafafun sa "babu komi aboki ai yiwa kai ne,sannan ka yafe masu nima da laifina a ciki da ban sanar da su tun farko ba amman Allah na gani na ɓoye hakan saboda kar na tashi hankalin su" Mama tace "haƙiƙa ɗaukar mataki ba tare da ƙwaƙwaran bincike ba ya na tattare da dana sani marar amfani, lokacin da na ga hoton Mahmud ɗakin ka cikin mawuyacin hali na zata aiwatar furucin ka ne kayi wanda kace za ka ganin bayan sa shiyasa na fara bin duk wata hanya da zan toshe farin cikin ka a ƙarshe kuma na baiwa Balkisu guba" "Laha'ilah to aniyar ki ta biki kuma daga yau ko sawun ki na gani sai na tara maki mutane,kai kuma ka sakar masu Ƴa tunda abun ba mutumci"Inna ke magana ta na kallon Daddy wanda dama tun tuni ya rubuta ma Balkisu takardar sakinta. Balkisu na ganin Daddy ya miƙo mata farar takarda ta saki ihu ta na kiran ta shiga uku ta lalace "nayi maki saki ɗaya"shine abinda Daddy ya faɗa kafin ya miƙe Abba ma ya miƙe yace "sai ki san inda zaku nufa ke da ƴar ta ki" Kowa ya watse ya barsu su biyu a nan falo, Mahomet direct makarantar su Maryam ya nufa dan lokacin tashin su yayi tun tuni har ma ya gota. Ya na tsayawa da mota ya tsinkayo ta ƙarƙashin icce sai turo baki gaba ta ke,sarai ta gan shi amman ta juyar da kai.A hankali ya soma takawa zuwa gare ta bayan ya rufe motar,"ran ki shi daɗe kaina bisa wuya am sorry"ta juyo ta dube sa tace "sabidar Allah ka kyauta ?tun fa ɗazu mu ka tashi shine sai yanzu za ka zo?" "Réunion mu ka yi fah,kin san tunda Abban Balkisu ya dawo ba'a yi maganar komi ba sai yau,mu je na sauke ki gida" "Ok naji,na san bbna yayi ta kuka na haura lokacin da ya saba gani na" Mahomet ya taɓe baki yace "au shi kawai kike tausayi kenan banda uban shi?"dariya tayi ta buɗe seat ɗin gaba ta zauna, driving ya ke su na hira har suka zo gida. Yusu na ganin ta ya miƙe ya fara takowa cikin irin tafiyar nan ta ƴan koyo,ɗaukar sa tayi ta cilla shi kuma ya fara dariya haɗi da yi mata gwaranci ya na nuna mata Inna . Mama da Balkisu sosai suka yi nadama babu ranar da ba za su ban haƙuri ba akan Daddy ya mayar da Balkisu ɗakinta duk da dai har yanzu ba ta ra'ayin sa Mahomet ta ke so. Sai da aka ruwa rana sannan ya maido ta duba da ba ta taɓa ra'ayin cutar da shi ba,tun dawowarta jiki yayi sanyi yanzu ta bar duk wata ɗagawa saboda ko ta gaishe da Inna ba kasau ta ke amsawa ba kuma yanzu Inna ta kasa ta tsare addu'o'in tsari ta ke ba kowa na gidan musamman ta sa Daddy ya ɗauki malumai duk wata a na biyan su,da wannan duk sihirin da ke jikin Abbasi ya baje kuma sosai shi ma ya gane irin sakacin da yayi a baya. Bayan wasu shekaru Tuni Maryam ta kammala karatun ta har ta fara aiki a asibitin Abbasi,Yusuf cikin shekara ta uku ya ke da wasu watanni tuni kuma Maryam ta samu wani ciki wanda sam bai bata wahala. Tunda ta fara zuwa aiki maganar kirki ba ta haɗa su da Farida ba kowa sabgar gaban sa ya ke,dama can ba ɓangaren su guda ba. Maryam ce tafe ta na daddanna waya kai taji tayi karo da mutum,ta na ɗagowa ta ga Dr nan ce wacce ta taɓa amsar number ta. Murmushi ɗauke da fuskarta tace "Dr Halima ko?"kai ta gyaɗa tace "ashe ki na nan?wlh nayi neman lambar da kika bani sam ban ganta ba ashe da rabon za mu sake gamuwa"cewar Dr Halima . Maryam tace "ayya bari na baki ,ya ne ko nan kike aiki?" "A'a zan dai fara ne,ina ne office ɗin Dr Abbas ?"Dr Halima ta tambaya,kwatanta mata Maryam tayi ita kuwa tayi godiya ta tafi bayan sun yi masayar lambobi. Knowking tayi daga can ciki aka amasa,shiga tayi bakinta ɗauke da sallama da sauri Abbasi ya ɗago jin zazzaƙar muryata sai kuma ya mayar da kansa ya amsa tare da bata izinin zama. Dossier ɗin hannunta ta miƙa masa ya shiga dubawa,cike da jin daɗin ganin CV ɗin ta célibataire ce ba ta da aure Abbasi ya ɗago karaf idonsu ya sarƙe cikin na juna a tare kuma zukatan su suka buga...... [05/03 à 13:11] Mrs SADAUKI 💫: *45-46* "Takardu sun yi kyau gaskiya kamar mai su"cewar Abbasi murmurshi tayi tace "na gode kenan za'a ɗauke ni aikin?" "Eh har ma an ɗauke ki,ko yanzu za ki iya farawa "Abbasi ya bata amsa da murnarta ta shiga yi masa addu'a tare da fatan alkhairi wanda hakan ya sa ta sake shiga zuciyar Abbasi. "Bari na baki system ɗin da za ki rinƙa amfani da ita,za ki ga komi da komi da ke ciki da yadda tsarin zai rinƙa tafiya.Sannan bayan sakatariya za ki rinƙa kama wani aikin in ana buƙata musamman in bani nan"Abbasi ya faɗa ya na ɗauko wata computer wacce lokacin da ya sallami sakatariyar shi ta farko ya karɓe abar sa.Kunnawa yayi kafin ya juyo ta zuwa gaban ta yace "ki kula sosai ina son mutum mai amana duk da Adamu ya shaida min ba ki da matsala kuma ko ina ana yabon ki" Dr Halima tace "in shaa Allah DG za ka same ni mai riƙon amana da yardar Allah kuma za ka ji daɗin aikina fatana dai Allah shige mana gaba" Abbasi ya amsa da "amen"nan Dr Halima ta fara duduba abubuwan da ke ciki daga ƙarshe dai Abbasi ya gwada mata office ɗin ta wanda sai an zo nan sannan a shigo nasa. Zama tayi ta fara aiki kamar agogo a ƙasan zuciyarta sai godiya ta ke ma Allah da ya kuma bata wani aikin. A kiɗime Farida ke kallon labarun ta na fiddo ido waje,tabbas in dai ba gizo idon ta ke yi mata tabbas wannan shine Jamal mijin Hawali. Murya cike da tsantsar hassada da baƙin ciki ta ke cewa "wai dama Jamal ne yayi coup d'État😱 na shiga uku na lalace ni Fatima Bintu,ana nufin Hawali ta zama 1ère dame/first lady ? Innalillahi wa'inna iley raji'un bari dai na kira Mama na ji "ta ɗauki waya ta kira Mama babu ko gaisu tace "Mama sojan nan da ake cewa yayi juyin mulki dama Jamal ne?sai yanzu ni ke gani a journal da aka sa maimaici"Mama tace "eh mana nima jiya na gani a tv ko kin san shi ne?"kuka Farida ta fashe da shi tace "Mama mijin Hawali ne fah wannan ƙawata wacce na ce maki na goge lambar ta bayan na sakata liste noire" Mama tace "to mine ne na kukan ?tun yaushe ni ke yi maki faɗa ki bar duk wata shiririta ki koma ga Allah amman kika ƙi?yanzu ai ga irin ta nan"kashe kiran Farida tayi ta na jin wani irin matsanancin haushi,rabon da tayi tunanin Hawali tun lokacin da tayi ma malam Jaye maganar ya zubar da cikin jikinta yanzu kusan shekaru uku kenan duk da ta na zuwa Niamey amman ko sau ɗaya ba ta taɓa neman Hawalin ba. Abbasi kuwa lokaci ɗaya duk ya rasa sukunin shi,wani irin son Dr Halima ne ya shige sa lokaci guda sam bai san yadda zai yi da ruhinsa ba.Dossier ɗin ya duba ya ɗauki numérota da ke jikin lettre ɗin neman aiki,tunanin yadda zai ɓullo ma lamarin ya fara kafin kuma ya tashi ya na murmurshi. Abbasi kamfanin layin Moov ya tafi ya sayo sabon Sim da kuma ƴar ƙaramar portable,zama yayi a mota ya haɗa komi kafin ya tsara text ya tura ma Dr Halima. Ita kuwa baiwar Allah ta na can ta na faman gérer abubuwa a computer sam ba ta tsaya bin ta wayar ta ba har sai da lokacin tashi yayi ta rufe office ɗin ta wuce gida. A gajiye ta shiga gidan,Moma na ganinta ta saki murmurshi ta ce "sannu da zuwa Sa'adiyana ga ruwan wanka can na zuba maki a bokiti dan su sha ɗan iska"zama tayi bisa tabarmar kaba tace "Washhh!na gaji wlh ,babu ƙanƙara ne ƙishi ni ke ji" Moma tace "a'a fah ban samu yaron da zai sawo ba sai dai ki sha na tulu" Safar ƙafarta ta cire kafin ta miƙe ta nufi tulun ruwan,moɗa ta cika da ruwa ta tsugunna ta shanye su tas ajiyar zuciya ta sauke kafin ta aje moɗar ta wuce ɗaki. Zane ta samu tayi ɗaurin ƙirji kafin ta fito ta ɗauki ruwan da ke cikin bokiti ta shiga banɗaki,ba ta wani jima ba ta fito. "Ga abincin ki nan ki ɗauka ki ci,ni zan tafi gidan Rahamu in yi mata barka kuɗin auren Ƴar ta da aka kawo"cewar Moma ta na gyara luluɓi. Halima ba tace komi ba sai kujerar katako da tajo ta zauna kafin ta buɗe kwanon abinci,wake da shinkafa ne sai ƙamshin albasa ke tashi.Bismillah tayi ta fara ci tayi kamar ba ta san Moma na kallonta ba,cike da tausayin Ƴarta ta Moma ta fice bayan nazari da karantar halin ta Halimar ta shiga. Ƙwalla ce ta fito daga idonta ta zuba cikin kwanon abincin,duk uwar yunwar da ta ke ji sai taji sam ta ɓace.Tashi tayi ta wanke hannunta ta shige ɗaki,bisa ɗan gadon ƙarfe ta haye ta kwanta tare da lumshe ido. In ba ta saɓa lissafi ba yanzu shekarunta sun haura talatin amman shiru babu wani tsayayen saurayi balle ayi tunanin mijin aure. Bayan hannu ta sa ta goge hawayen da suka zuba a kumatunta a fili ta furta " *WAMAN YATAWAKAL ALALLAHI FAHUWA HASBUHU* ```Duk wanda ya sanya yaƙininsa ga Allah ba zai taɓa da na sani ba,duk wanda ya yarda da Allah ba zai taɓa tozarta ba``` " Tashi tayi ta ɗauko wayarta daga cikin bag,lambar Maryam ta danna ma kira babu jimawa kuwa ta ɗaga. Gaisawa suka yi kafin su fara taɓa hira wacce duk akan aikin da Halimar ta samu ne,sosai Maryam ta taya ta murna tare da alƙawarin gobe za taje har office ɗin Dr Halima. Katse kiran tayi ta na jin haka kawai Maryam ta shiga ranta, messagerie ta shiga ta fara dubawa har ta iso ga wata lamba wacce babu suna. "Amincin Allah ya tabbata ga sarauniyar kyau,fatan ki na lafiya" shine saƙon da ta gani,Halima ta taɓe baki ta fito ba tare da tayi reply ba. Tamkar wanda ƙwai ya fashe ma a ciki ko kuma mace mai naƙuda haka Abbasi ya kasa tsaye ya kasa zamne.Duk da Farida ta na cikin damuwa sai da ta tambaye shi lafiya amman yace mata ba komi,ganin zaryar ba za ta fishe shi ba ya shiga toilet ya yo alwala kafin ya fito ya fara yin Sallah. Ya na gamawa ya zauna kan tafi ya na ta tasbihi da hailala daga nan barci ya kwashe sa,Farida na ganin haka ta ɗauki wayar shi ta kama ɗan yatsan shi ta cire empreinte take wayar ta buɗe. Bincike ta shiga yi masa ta na duba duk wani sirrin sa amman ba ta ga komi ba,tsuki taja ta ajiye wayar ta na harar sa.Hasken ɗakin ta rage bayan ta haye gado,da ta rumtse ido Hawali ta ke gani cikin gizner wacce ta sha wani tsadadden ɗinki.Ta ja tsuki ta tashi zaune,sam a rayuwarta ta tsani wani ya fi ta ko gidan biki ta tafi ta fi son ace ta fi kowa haɗuwa. **** "Lafiyar ki wai tun ɗazu kike a nan zaune?"Mahomet ya tambaya ya na kallonta,yanayin fuskarta ya ƙara canzawa zuwa kalar tausayi tace "in na kwanta ban jin daɗi duk sai na ji cikin nan ya takura ni" "Ok taso na rungume ki,sai ki jingina da jikina"cewar Mahomet ya na mai zama bakin bed ya miƙe ƙafafunsa. Tashi tayi daga inda ta ke ta zo ta shiga tsakanin ƙafafun sa ta jingina da ƙirjinsa,kamar wata baby haka ya ke dadaɓa bayanta yayinda hannu ɗayan ke bisa kan cikinta ya shafawa bakinsa kuma ɗauke da addu'oi a haka barci ya ɗauke Maryam shi kuma Mahomet yayi gadin ta. Washegari Bayan sun yi breakfast Mahomet ya sauketa *ALFARMA CLINIC* wato asibitin Abbasi wacce yanzu ƙaurin sunanta yasa mutane da dama kan zuwa daga sauran gararuwa. Ta na tafe ta na Azkar wanda ya zame mata abokin hira kullum cikin yin sa ta ke,direct office ɗin Dr Halima ta nufa.A zaune ta tarar da ita ta na aiki a computer,ta na ganin Maryam ta rufe ta na murmurshin da ya zame mata sabo. Cikin kujerun da ke ajiye a office ɗin Maryam ta ja ɗaya ta zauna ta na mai gaishe da Dr Halima "ina boy ya na lafiya ko?" "Lafiyar shi lau ya na can ya na barci bai farka ba lokacin da na baro gida,ya naki yaran?"ita ma Maryam ta tambaya ta na murmurshi,yanayin fuskar Halima ya canza tace "a'a ai ban da aure ma,am ke ina ne office ɗin ki?"tayi tambayar cikin son kawar da zancen auren ,fahimtar haka yasa Maryam ma ta bar batun. "A'a banda office ai,sai dai an keɓe mana ɓangaren mu ni da sauran abokanan aikina da sannu duk za ki saba da su"Halima na shirin magana aka banko ƙofa. Ƙamshin turarenta ya fara yi masu iso kafin ta shigo fuskar nan a murtuƙe an sha uwar kwalliya,ba tayi sallama ba haka kuma ba ta gaishe su kwata-kwata ma ba ta kalli inda suke ba.Har ta kama handle ɗin ƙofa Dr Halima ta ɗaga murya tace "keee!"cak Farida ta tsaya kafin ta juyo a tsiyace ta zuba idonta bisa farar fuskar Halima mai ɗauke da dogon hanci irin na fulanin asali. Dr Halima ta miƙe tace "ki jira nayi maki iso ba haka ake shiga ba babu neman izini"ƙugu Farida ta riƙe kafin ta yi mata kallon ƙasa da bisa tace "ke a suwa?wace ce ke da har za ki min katsalanda da shiga bureau mijina?" Murmushi Halima tayi tace "sorry Madam DG dokar aikin ce ke haka,bai sanar da ni za ki zo ba shiyasa kuma nan ba'a gida ba ne ma'aikata ce" Ganin dai kamar Halima daidai ta ke da ita yasa ta tura kofa da ƙarfi ta shiga ita ma ta take mata baya ta na dakatar da ita. "Wace irin ƴar iskar sakatariya ce wannan da har za ta samu zarrar dakatar da ni ?"Farida ta tambayi Abbasi wanda ya tsaya ya na kallonsu ita da Halima. "Dokar aiki ce kuma sannan ta yaya za ta gane ke matata ce tunda ba'a rubuta a goshin ki ba,Halima koma bakin aikin ki"cewar Abbasi,"ok"kawai tace kafin ta fita. "Saboda sakatariya kake gaya min magana?"Farida ta faɗa a hasale,tasowa Abbasi yayi ya rungumeta cike da kissa irin ta su ta maza yace "haba Hubbyna miye haka saboda ƴar aiki za ki ɓata min ran ki a banza, please ban so.Yauwa faɗa min wannan kwalliyar nawa aka sayar min ita"ya ƙare maganar ya na mai kai laɓansa bisa na ta. Sai da Dr Halima ta fito ne Maryam ke shaida mata yadda suke da Farida,ai kuwa Halima ta jinjina irin rashin mutumcin Farida da kuma rashin wayo. Su na nan zaune Rahila ta shigo,kamar yadda tsarin ya ke dama kowa sai ya zo ya gaishe da Abbasi. Nan ita ma ta zauna aka shiga hirar duniya kafin wani lokaci office ɗin Halima ya cika da jama'a a sannu kuma wasu suka watse jin Oga na tare da Madam ne . [07/03 à 10:21] Mrs SADAUKI 💫: *47-48* Kafin wani lokaci Dr Halima ta saba da sauran abokanan aikinta sai dai jinin su ya fi haɗuwa da Maryam dan ku san kullum sai sun yi waya bayan sun tashi daga aiki.Ɓangare guda ta fara kula ɓoyayyen masoyi wanda cikin lokaci guda yayi nasarar sace zuciyarta ,sosai Halima ke jin son sa. Yau a tare suka shigo office ɗin da Maryam wacce yanzu cikinta ya tsufa sosai,cikin yanayi na tsokana Maryam tace "oh!na matsu na ga wannan Guy wanda ya sace zuciyar ki har haka,amman fah ina gudun ki hanasa komawa in ya zo"Dr Halima tayi dariya tace "Allah ki kiyaye ni,ba fah matsuwa nayi ba juste ina son ganin sa ne ido da ido yace min zai yi shigar Black ta yadda zan shaida sa amman ba zai fito yace min shi ne ba" Maryam tace "kuma a nan CLINIC zai zo?"Halima ta bata amsa da "eh haka yace "Maryam ta ja kunera ta zauna tace "to Allah kawo sa lafiya"ta amsa da "amen "ta na mai buɗe system amman sam ta kasa yin aikin saboda ganin lokacin zuwan na sa ya gabato kamar yadda yace kafin ƙarfe takwas na safe ya buga zai zo sai ya kirata ta fito. Su na nan zaune bini-bini sai ta duba agogon hannunta shiru har saura minti biyar kawai ya rage,Maryam ta miƙe tace "bari na tafi har zuwa heure ɗin pause sai na dawo" "ok to babu damuwa in ya zo zan kira ki ta waya"a haka dai Maryam ta fito cikin sauri ,sai kuma ta tsaya cak ganin Abbasi tsaye ya na waya yayi shigar baƙaƙen kaya tunda daga takalminsa har izuwa agogo. Zuciyarta ce ta fara bugawa amman sai ta kawar da tunanin ta nufi ɓangaren su,gaisawa tayi da su Rahila wacce ta cika tayi fam a tunaninta Maryam ɗin ba za ta zo ba yau dan kar ta barta da aiki. Kan hijab ta ɗora farar rigar su ta likitoci,Rahila ta taɓe baki tace "Ni kam Maryam ki na bani mamaki ke a ko ina sai kin gwadi ke Malama ce, lokacin hutu ki saurari karatu ko wa'azi wanin sa'in dan kiciyi ƙur'ani kike buɗawa a likita ki na karatu yanzu kuma hijabin ma ba za ki iya cirewa ba ki saka rigar ?" Tunda ta fara magana Maryam ta kafeta da ido har sai da ta gama sannan ta bata amsa da "eh saboda karatun Alkur'ani cikin jinina da zuciyata ya ke,tun ina ƴar jaririyata da shi ake min tawai in ina kuka kuma a kunna min.Maganar kuma ban cire hijabi wannan ra'ayina ne saboda Musulunci yace a saka" Duk da maganar tayi mata zafi amman sai da ta maida martani wajen cewa "Allahu Akbar to yayi musulmai shi dai imani a zuci ya ke kuma na ga dukan mu nan mata ne babu abinda za ki gwada mana sannan in forme ce da ƙugu ko ni na fi ki" Maryam ba ta tankata ba ta fara duba wasu takardu,su kuwa sauran matan biye ma Rahila su kayi suna ƙara girmama lamarin wanda duk habaici ne ake yi ma Maryam ita kuwa da ta lura kamar dama sun daɗe su na baƙin cikinta sai ta share su. Su na tsaka da yin hirar Barira ta shigo fuska duk a haɗe,Maryam tace "ke lafiyar ki yau?"ta tambaya bayan sun gaisa , "lafiya lau na fito daga gida waccan baƙar macen mai shegiyar izza ta zo ta ɓatan rai" Maryam tace "wa fah?" "Matar DG mana ni miye sunan ta ma?"da ya ke gulma ce da sauri Rahila tace "Farida ,hum ai wannan matar ta iya masifa ga shegen kishi sai kace ita ɗaya ke da miji" Barira tace "wlh kuwa yanzu ma fah masifar ce ta ke wai ta kama sakatari na kallon shi har da ririƙeta yayi za ta kai ma Halima duka"jin an ambaci Halima ya sa Maryam cewa "da fatan dai sun kashe hutar?" "Allah sa sun buga"cewar Rahila Barira tace "a'a ba su buga ba saboda yadda Halima ta zabure ta nuna ita ma masifafiya ce yasa Farida ta sha jinin jikinta"ajiyar zuciya Maryam ta sauke kafin ta cigaba da aikin ta. Rahila tace "ai naji haushi sosai wlh so nayi su ci bura ubar juna dan na san Halima sosai ta na da sanyi amman in ranta ya ɓace akwai bala'i"ai kuwa suka shiga yin zancen kowa sai zagin Farida ya ke ya na faɗin rashin mutumcin da tayi mashi. Ganin hirar na ta hauhawa har ta koma kamar gulma ya sa Maryam ɗan tsayawa daga aikin da ta ke na ƙirgen magani tace "dan Allah ku bar maganai,nan fah zunubi ne kawai kuke rage mata sannan ba ta san ku na yi ba"ai kuwa suka yo mata caaa amman banda Barira wacce tace "kuma fah gaskiyar ki Maryam bari na tafi na duba patients" HALIMA POV Ta na nan zaune duk ta damu sai taji an taɓa ƙofa da sauri ta ɗaga idonta ta zuba su kan ƙafafunsa uwanda su ke sanye cikin baƙaƙen takalmi,a sannu ta fara ɗaga idonta zuwa baƙin wandonsa har ta kai ga baƙar rigar sa murmurshi tayi ta lumshe ido lokacin da zuciyarta ta raya mata shine ɓoyayyen masoyinta. Lumsashun idon ta buɗe ta zuba su kan fuskar sa wacce ta ke ɗauke da annuri,da sauri Dr Halima ta waro ido ganin fuskar Abbasi ya na sakar mata murmurshi,ta miƙe kenan za ta takowa inda ya ke tsaye tun ɗazu Farida ta shigo ita kuwa kan fuskar Halima wacce ta ke fyau babu kwalliya face baƙin kwalli da man leɓe a nan idon Farida suka sauka da sauri ta maido dubanta ga Abbasi wanda ta lura shi Halima ke kallo. "Uban miye kike kallo a fuskar mijina?shegiya munafuka fara mayya"cewar Farida cikin masifa da sauri Abbasi ya riƙo hannunta,cikin masifa ta ke aiko mata zagi da ta lura da Barira wacce ke tsaye bakin ƙofa ta ƙara da "duk mayyatar mace kama da jawaru ko ƴan mata sai sun bar min mijina,munafukai ai dama na daɗe da ganewa gaishe sa da kuke zowa ba na Allah da Annabi ba ne" "Keee!ki iya bakin ki wlh in kin ɗauka ke wata tsiya ce to ni takalme na ma ya fi ki daraja banza sakarai kawai,ke har mace ce?kije gidajen daraja ki duba mata uwanda suka san darajar kan su da ta mijin su"cewar Halima jikinta har rawa ya ke wanda ya baiwa saharin jikinta damar zamewa dogon gashin kanta ya bayyana,wanda ganin sa ba ƙaramin ruɗu Farida ta shiga ba. Cikin Halima ta sake ƙoƙarin yi Abbasi ya daka mata tsawa wacce tunda ta ke da shi ba ta taɓa sanin Abbasi mafaɗaci ba ne sai yau. "Kan ki guda ?miye ke damun ki ?ke har kin isa ki zo ki zubar min da ƙima gaban ma'aikatana?yanzu da kike zanen ƴan mata da zawaru kawai dan kin ji mijin Barira ya mutu ne sai aka ce maki sona ta ke ko mi?"juyawa Farida tayi bakin ƙofa sai ta ga ashe tuni Barira ta bar gun. Wani abu ta haɗiye mai ɗaci tace "Abbas ni kake gaya ma magana?"Abbasi ya hayayaƙo mata yace "eh ɗin an gaya maki ke wace ce?"tsabar baƙin ciki Farida ta zube a sume. Cike da tashin hankali ya ciciɓeta ya shiga da ita wani ɗaki wanda an yi shi ne domin duba lafiyar shi ne kawai halin en cas. Kan bed ɗin ya shimfiɗeta,Dr Halima wacce ke bayan sa ya baiwa umarni "Hubby kirawo min Maryam"fita Halima tayi ta na juya kalmar Hubby a zuci ta ke tambaya "ko dai dagaske shine ɓoyayyen masoyi?"ta na shiga Infirmerie duk suka juyo su na kallonta ita kuwa ba ta kula su ba dan ta lura tuni Barira ta shaida masu shine gulma ke ciciyar su. Hannun Maryam kawai ta jawo ita kuma ta fara tambayar ta lafiya,sai da suka fito waje ne sannan Dr Halima ta gaya mata abinda ke faruwa. Ɗakin da Farida ke ciki suka shiga,dubata suka yi ta dawo daga sumen da tayi Maryam ta ɗibi jininta ta fita zuwa labo tsawon lokaci kafin ta dawo ta na murmurshi ta miƙa ma Abbasi takardar sakamakon tace "congratulations na kusa zama Tantie Farida na da ciki na wata biyu"kamar almara haka Abbasi ya ji furucin karɓar takarda yayi ya na dubawa kafin ya gwale idon Farida wacce ke barci ta na sauke ajiyar zuciya da huci. Dubawa yayi ya ga tension ɗin ta ya hau,kanta ya shafa yace"kin cika rigima ne babyna"da sauri kuma ya juyo sai ya ga ashe su Halima sun fita,ya sauke ajiyar zuciya. "Hum!kin ga kamar almara ashe DG ne ɓoyayyen masoyi"cewar Halima,Maryam tayi murmurshi tace "ina taya ki murna domin duk wacce ta samu Abbasi matsayin miji ta huta dan dai kawai Allah ya jarabe sa da matar ƙwarai ne amman Abbasi bai da wata matsala"Halima tayi dariya haɗi da kai ma Maryam dukan wasa tace "wai matar ƙwarai,to miye na sakayawa kawai kice ƴar iskar mata ni kuma ko kallo ba ta ishe ni ba sannan yanzu ma na ƙara jin son sa dan tunda ni ke kishiya ba ta taɓa ɗagan hankali ba"Maryam ta ja baki tace "sai kuma fah ni sgiyasa da nace ki auri Abban Yusu kika ƙi amincewa"Halima ta harareta tace "ke yanzu in nace maki zan auri Abban Yusu sai ki yarda?"Maryam ta ɗaga kafaɗu tace "mi zai hana kuwa?kin ga kuwa da daidai kenan tunda yanzu na tsufa sai na bar maki miji ku sha amarcin ku har sai na haihu nayi arba'in" Halima ta girgiza kai tace "eh na ga alamu ki na buƙatar ganin likitan ƙwaƙwalwa"a sanyaye Maryam tace "dan ina *MATAR MAHAUKACI* ko?"da sauri Halima tace "Innalillahi wlh ba da nufi nace ba,dan Allah kiyi haƙuri wlh tallahi ban faɗi haka da wata manufa ba" Maryam tace "laaa!bai fah komi nima kawai zuwan zance ne ai yanzu ya warke,kin san kuwa kishiyar ki ce ta fara kirana da *MATAR MAHAUKACI* ?" "Dagaske wai?"Halima ta tambaya Maryam tace "wlh kuwa lokacin an kawota ta na amarya sai ciwonsa ya motsa shine fah ta jefe ni da kalmar"cikin sanyi Halima tace "ayya dama su mutane haka suke babu lafazi mai daɗi,ni fah har yanzu ban ida yarda da Abban Yusu yayi rashin lafiya ba" Maryam tace "ki shirya ki zo gidana sai na kunna maki videos bikin " Halima tace "wai yaushe ne za ku koma sabon gidan?"Maryam ta bata amsa da "wai sai na haihu,kin sa kuwa babu abinda ba a saka ba kawai komawa ce za mu yi Abban Yusu yace ina haihuwa daga likita za'a yi tsinke da ni can" Halima tace "Allah sauke ki lafiya,wlh in dai kika haifi mace sunana za'a saka mata"Maryam tayi dariya tace "ai kuwa ko dan ta samo jarumta da ƙawa zucin ki zan yi haka"nan dai suka cigaba da hira kafin Maryam ta koma ɓangaren su. Sai da aka ɗauki lokaci sannan Farida ta farka, Abbasi ta ga zaune gefenta da sauri ta haɗe rai shi kuwa cikin murya rarrashi yace "please ki bar fushin nan kar ya taɓa lafiyar babyn mu"yayi maganar ya na kai hannu bisa mararta. Kallon ban gane ba ta yi masa yasa shi gwada mata result,tsabar murna yasa taji duk wata damuwarta ta kau. Taimaka mata yayi ta sauko daga gadon ya ja ta suka fita,ko inda Halima ta ke ba ta kalla ba sai wani shishige ma Abbasi da ta ke yi. "Zan tafi na kai Madam gida duk wanda ya zo nema na in urgence ne ya tardo ni gida,uwanda ni ke da haɗuwa da su kuma a yau na soke zan tafi gida"cewar Abbasi ya na kallon Dr Halima ido cikin ido "to in shaa Allah DG prompte rétablissement à Madam"da sauri Farida ta buɗe ido jin wai Halima na cewa Allah ya bata lafiya harara ta watsa mata tace "ina ruwan ki da cikina?" Abbasi yayi gaba da ita yace "yaushe kika ji ta ambaci cikin jikin ki sabida Allah?" Farida ta turo baki. Key ɗin motar ta ya karɓa suka shiga yayi driving na su zuwa gida,a shagwaɓe tace "Allah bb na tsani waccan baƙar sakatariyar kawai ka sallame ta"Abbasi ya girgiza kai yace "da tayi maki mi?" "Hum!ai dama na san haka za kace tunda yanzu ma har da wani tankata kayi ka na gaya mata inda za ka je" "To bbna ai saboda ita ke kula da lamurran office ɗina ne sannan please ki kwantar da hankalin ki ni na ki ke ɗaya ban son ki na damun kan ki bari na kira Hajiya na sanar da ita"rufe ido tayi da tafukan hannu wai a doli ta ji kunya ne. Wata irin buɗa Atine ta saki ta fara taka rawa ta na cewa "komi da lokaci amarya zo taso ki bi bayan mijin ki,wacce ba ta da gata in ta rasa yanzu za ka ji shewar maƙwabta to ku cewa ƴan gulma su zo suji abun murna ya same ni ɗan Ɗan guda-guda shi ma zai zamo Abba nan da ɗan lokaci" Inna wacce ke zaune ta na shan kunun da Ammi ta dama mata tace "to sakara sai aka ce maki in Allah ya baka wata ni'ima waƙa ake yi da habaici?mtsw ai sai kiyi sujudar shukur ba wai wani banzar habaicin ki ba maras kai" Cak Atine ta tsaya "to Inna abun murna ya same ni sai na fasa rawa?ina ce a gaban ki Alhaji ke nuna banbanci kullum cikin sayo ma Yusu kayan wasa ya ke alhalin ba wani adana su ake yi ba nima yanzu ai zan yi jikan sai na ga ta gori" Inna ta jujuya kai haɗi da taɓe baki tace "ai kin bari har a haifo cikin ko?"ba tare da shakka ko jin ɗarrr ba Atine tace "haifo sa ma za'a yi saboda wannan ya fi ƙarfin dodon tsafin matsafa" Mahomet wanda ya ke can saman bene ya na kallo da kuma jin komi yace "dodon da kike tsafi wanda kika taɓa baiwa jinin ɗaya daga cikin ahalin mu?" Da sauri Atine ta ɗaga kai ta na kallon Mahomet,shi kuwa a harzuƙe ya fara saukowa daga matatakala ya sauko ƙasa fuska tamau yace "ko kin manta na tuna maki?" Sallamar Daddy ce ya sa duk suka dubi bakin ƙofa ,"ya na ga duk kun yi cirko-cirko mi ke faruwa?"Daddy ya tambaya ya na kallon Ammi wacce ke feeding Yusu da ƙaton biberon ɗin sa. Da ido tayi masa alama wajen Atine da Mahomet,hakan yasa Daddy ƙara tambayar"Hajiya mi ke faruwa?"ƙyaf-ƙyaf tayi da ido ta na kallon Alhaji . Mahomet ya saki murmushi yace "matar ka ce ke yiwa Ammina habaicin suna da dodon tsafi saboda taji tarihin iyaye da kakannin Ammi a baya sun yi tsafe-tsafe shine ta ke tsoron Ammi ta salwantar da cikin sarakuwar ta wato matar Abbasi ga dodonnin tsafi kamar yadda ita ma ta taɓa baiwa na su dodon jinin...."sai kuma Mahomet ya ƙyale . Daga can gefe Inna ta saki murmurshi sai kuma wata guntuwar ƙwalla ta zubo mata,Ammi kuwa zantukan Mahomet sun ɗaure mata kai dan sam ta kasa fahimta uwa uba Daddy. Mahomet yayi murmurshin gefen baki yace "matar Alhaji ki sanar da su abinda ke faruwa kafin ni na sanar da su,saboda in ke kika faɗa da kan ki abun zai zo maki da sauƙi ko kin manta sharaɗin ne?"ya ida maganar ya na ɗaga gira cike da shaƙiyanci. Zubewa Atine tayi ƙasa jiki na kyarma sam ta manta da wani zance wai shi yarjejeniya balle kuma kuskuren baya,tamkar wace aka jona da courant haka duk illahin jikinta ke rawa wanda hakan ya ɗaga hankalin Daddy da Ammi Inna kuwa ko a jikinta dan kuwa ta san an rina wai an saci zanen mahaukaciya. "Ok tunda ba za ki faɗa ba bari ni na shaida masu abinda ke faruwa,shekarun baya da suka wuce Hajiya ta..." Da sauri Atine ta kamo ƙafafun Mahomet ta na girgiza kai,wani babban al'amari shine juyewar bakin Atine lokaci guda kuma yawu suka fara yi mata zuba saboda tsabar kaɗuwa tension ɗin ta ce ta taso lokaci ɗaya. Baki a jirkice tace "Ni ce! Ni ce na salwantar da Yusira "sai kawai tayi shiru jin ƙaramin farcenta na ƙafa ya na motsi kamar zai fita. Ammi ta miƙe da sauri kanta na sarawa yayinda Daddy ke tambayar "wace Yusura?" Miyau na zuba dalalaaa a bakin Atine tace "ƙanwar ka mahaifiya gun Maryam"ta na faɗar haka numfashinta ya tsaya cak sakamakon azabar da taji ruhinta na yi mata. Tamkar wasu zararru haka duk ahalin suka yi ,likitoci kuwa su na can su na fama da Atine da ta farfaɗo kuma sai ta koma tsabar furgici sai ambaton sunan Yusura ta ke. Abbasi wanda Daddy ya sanar da kuma hankalin sa in yayi dubu to ya tashi,shi ma shiga yayi cikin ɗakin da ake duba Atine. Wani irin kuka ne ya kubce masa ganin yatsun ƙafarta na hagun duk sun ƙindile sun koma irin na kutare tuni kuma ƙafar ta fara canza kamani,Daddy,Ammi da kuma Inna suma duk shiga suka yi saboda sunan su da Atine ke kira. Mahomet kuwa ya na can zaune cikin masallacin asibitin ya na wuridi, murmurshi kan fuskar shi wanda ya ke nuni da samun nasara. Cikin muryar ta da ta canza tace "na salwantar da rayuwar Yusura yanzu kuma lokacin dawowarta duniyar mu ne yayi ni kuma zan koma kamar ita dan Allah dan Annabi kuce tayi haƙuri ba da niyyar bada ranta nayi ba kawai dai Ɗan cikinta na bada su kuma sai suka yi masanya" Abbasi ya tambaye ta "su suwa?"amsa ta bashi "dodonni,wayyo ga su nan za su tafi da ni Mahomet dan Allah ka bari,ya na addu'a eh addu'a"ganin kamar abun ya taɓa mata hankali yasa Abbasi cewa ayi mata allurar barci ana yi mata nan ta ke barci ya ɗauke ta. Wajen Mahomet Daddy da Abbasi suka nufa ganin haka Ammi da Inna ma suka fito. "Kayi ma Allah da Annabi ka tsayar da wuridin nan ka zo ka ida fahimtar da mu taƙamaimai abinda ke faruwa,sam mun kasa gane zantukan Hajiya tace Yusura ta bada alhalin kowa ya san Yusura ta mutu ne wajen haihuwa"ba tare da Mahomet ya juyo ba yace "ba ta mutu ba" Daddy yace "kamar ya ba ta mutu ba?" Mahomet ya taso ya fuskance su yace "Tantie Yusura ba ta mutu ba ta na nan da ranta kuma za ta dawo gare mu daga lokacin da Hajiya ta bayar da sacrifice"a kiɗime Abbasi yace "sacrifice?kamar dai matsafa wane irin sacrifice kuma?"Mahomet yayi murmurshin gefen baki yace "ƙwarai kuwa tsafi ne,saboda lokacin da Hajiya ta tafi gun bokan idonta a rufe suke wannan ya sa ba ta gane boka da doguwa ya ke aiki ba,sun yi da ita a basu jinin haihuwa wanda ya ke nufin yaron da aka haifa ganin an kawo Tantie Yusura haihuwa shine tace abu ya zo gidan sauƙi.Ammi in ba ki manta ba Hajiya Atine ita ta nace kan abar Tantie Yusura ta haihu gida ta na ta kushe likitoci akan yanzu ba su kulawa da patient?"Ammi ta gyaɗa kai dan kuwa an yi haka. Mahomet ya cigaba da cewa "lokacin da ta fara naƙuda sai Atine tayi turare wanda lokaci guda kuma haihuwar ta zo gadan-gadan,jinin haihuwa na fara zuba dodon da ya ke zaune cikin kwalbar turaren nan ya fito ya fara lasa a zumar ya gama da jinin jaririn da aka haifa sai dai kash aljannun da ke jikin jaririyar har sun fi sa hatsari wannan yasa suka juya akalar zuwa ga Tantie Yusura wacce kuma tsawon shekara da shekaru suke da na sanin ɗaukarta da suka yi saboda jininta ya ƙi shayuwa a gare su" Inna ta goge hawaye tace "ta yaya jinin Yusura na zai shayu dama?yarinyar da tsanani imani da tsarin Allah sun ratsa jini da tsokar jikinta,tun ta na ƙarama wasu sukan ce sun zata waliyiya ce wannan al'amari ya faru ne saboda tonon asiri da kuma darasi da ƴan baya" Abbasi yace "yanzu duk ba wannan ba kai ya aka yi ka sani? wannan ai zancen banza ne dama na jima da sanin ba ku ƙaunar mahaifiyata" Mahomet yace "no ɗan uwa ba haka ba ne,ai bin bayan Ammin ka nayi har ta isa ɗakinta ina kallonta in ba ka manta ba kai ma ka tarar da ni ka zo ka na kuka an shigo da makara gidan mu?"shiru Abbasi yayi. Ammi kuwa tuni ta ke kuka, Daddy fuskar sa tayi ja tsabar ɓacin rai da kuma furgici"ina mafita a nan Mahomet?" "Mafitar dai ɗaya ce ita ce wadda na gaya maku shine Atine ta bayar da sacrifice in ba haka ba za su ɗauke ta su sauko Tantie Yusura tunda lokacin barinta yayi,yanzu ya zama doli Atine ta bayar da Abbasi ko shi ɗan cikin wanda shigar sa ne komi ya dagule ko kuma ta bayar da ruhin ta shawara ta rage ga mai shiga rijiya"........ [08/03 à 12:38] Mrs SADAUKI 💫: ```BONNE FÊTE DE LA JOURNÉE DE FEMMES A VOUS TOUTES MES CHÈRES FANS,GODIYA DUBU DA KUKA KASANCE A NAN GIDAN INA MAKU DUK BARKA DA SALLAR MATA TA DUNIYA``` *49-50* "Innalillahi wa'inna iley raji'un,wai ka nufin doli sai jinin ɗan Adam?"Abbasi ya tambaya, Mahomet yace "haka take!jinin wani bare kuma wanda ba sashen Atine ba sam ba zai yiyu ba"ihun Atine da cika duk illahirin asibitin ne yasa su duk suka dugunzuma wannan karon har Mahomet. Cike da alhini Dr yace "ta rasa duk yatsunta na ƙafafu sannan kamar ƙafafun sun fara bushewa matsalar kuma har yanzu mun kasa gane wace cuta ce ke damun ta dan kuwa wannan sabuwa ce,shiyasa na rubuta maku takarda sallama wacce za ta baku damar fita da ita ƙasar waje "Daddy ya karɓi takardar ba tare da yace komi ba. Bisa gadon maras lafiya aka turota sai ihu ta ke ta na kiran "kar ku tsotsen jini wlh ba zan bayar da Abbasi na ba shine farin cikina gwara ku ɗauke ni"da sauri Abbasi yace "a'a Hajiya kar ki mutu ki bar ni na bayar da cikin jikin Farida a matsayin fansa"ko ida rufe bakin sa bai ba Atine ta miƙe ras da ita sai uban gumi ta ke haɗawa. Kuka Abbasi ya fashe da shi mai ciwo, fuskar Daddy tayi ja sosai cikin ɓacin rai dan kuwa yanzu ya tabbatar da mugun halin Atine "kin san dama lokacin da zan ƙara aure kiyin shirmen da na cire igiya ɗaya na kuma mayar da ke a take,to yanzu na ida tsinke sauran biyun kai kuma sai ka tafi da uwar ka ta gama zama a gidana kuma"Daddy na gama faɗar haka yayi gaba sauran iyalan sa suka take masa baya. Abbasi ya na kuka ya na ƙari ya ɗauki Atine a mota suka wuce gidansa,su na shiga ya tarar da Farida kwance ta na murƙususu. Da sauri ya nufeta ya na kiran sunanta,ririƙesa tayi ta na jin wata irin azaba na karta mata a mara.Idonta tuni sun yi ja tsabar azaba, Atine kuwa gefe ta zauna ta na kuka haɗi da da na sani marar amfani. Ihu Farida ta ƙurma jin kamar an zuɓuce wani abu ta ƙasanta kawai sai jini ya biyo baya,tun daga nan ba ta sake sanin inda ta ke ba sai ganinta tayi kwance kan gadon asibiti hannunta ɗaure da drip. Ido ta lumshe ta na son tuna abinda ya faru amman ta kasa doli ta haƙura,a haka barci ya sace ta. GANGAREN MAWALIYA wani yanki ne da ke cikin garin Maradi inda ruwa ke kwantawa lokacin Rani da kuma Damina. Wuri ne da mafi akasarin matasan yankin kan zuwa ɗebo ruwa,wankin kaya da kuma wanka. Kamar walƙiya haka suka ga matar kwance a bakin ruwan,kanta a yamutse yayinda suturar jikinta ta ke jagab da ruwa. Kewaye ta mutane suka fara yi kan kace wani abu duk wajen ya cika da mutane maza da mata,wasun suma matan aure ne. A ɗan tsorace kowa ke kallonta yayinda wasu suke bada shawarar a kira ƴan sanda,haka kuwa aka yi babu jimawa ƴan sanda suka ƙaraso. Wani mai jarumta cikin su yayi addu'a gami da jaye hannunta wanda ta rufe fuskarta da shi,da sauri wasu suka yi baya saboda tsabar haskenta da kuma kyawun ta. A hankali ta fara motsa bakinta "alhamdullah lazhi ahyana ba'ada ma amattana wa'ileyhi nushur!"ta gama faɗa sai ta buɗe idonta uwanda suka yi mata nauyi sosai. Tashi tayi zaune ta na kallon mutane kamar wata sabuwar hallita,ido ta rufe ta kuma buɗe cikin sanyin murya tace "dan Allah ku kai ni gidan mu" "Wlh mutum ce ga shi nan ta na magana" "Baiwar Allah na san ɓata ne tayi" "Anya ba mahaukaciya ba ce?" Wannan sune kaɗan da abinda mutane ke faɗa,cikin motar ƴan sanda suka sakata kafin su wuce da ita police station. Kaf illahirin gidan rediyo na Maraɗi aka sa sanarwa yayinda kuma masu yin shela ma ba'a bar su baya ba,dan kuwa ta kasa tuna unguwar da ke. Faruwar wannan lamari da yadda aka gabatar da sanarwar yadda aka tsinci matar ya saka wasu zuwa har comsariat ,ciki kuwa har da Dr Halima da Maryam sai dai an hana mutane ganin ta doli duk suka haƙura. Daddy ne da Mahomet a gaban d.p.o su na yi mashi bayani haɗi da nuna masa hoton Yusura tun ta na budurwa,tabbas kamaninta ba su ɓace ba sai dai ramar da tayi ne kawai. Fiddota aka yi ta na ganin Daddy ta tsaya ta na yi mashi kallon ƙure,"tabbas wannan ɗan uwana ne duk da an ja shekaru dayawa"ta faɗa a zuci kafin ta zo ta rungume sa. Ajiyar zuciya Mahomet ya sauke ya na jin wata nutsuwa,lambar Maryam ya kira sai dai har ta katse ba ta ɗaga ba. Bayan sun yi godiya gami da yiwa d.p.o kyauta suka wuce gida,banda kuka babu abinda duk ahalin su ke yi musamman Inna . Mahomet ma sai da ya koka,kamar wata yarinya haka Inna ta taimaka mata tayi wanka sabulu sannan na ruwan addu'o'i wanda tun lokacin rashin lafiyar Mahomet ba su taɓa yankewa ba. Da sallama Maryam ta shigo gidan,tsayawa tayi ta na kallon mutanen falon yadda suka wani tattaro hankali da nutsuwar su suka baiwa baƙuwar fuskar cikin su. Mahomet ya taso ya jawo hannun Maryam ya kai ta har gaban Yusura wacce ke kallon Maryam. "Tantie Yusura kin ga Maryam ɗin nan"cewar Mahomet shi kuwa Yusu ƙafafun Maryam ya ririƙe ya na cewa ta bashi biscuit. Rungume ƴar ta tayi kafin ita ma Maryam ɗin ta zauna,ta na sauraren labarin. "Abu na farko da ya bani mamaki yadda duk kuke kuka haɗi da yi min fatan rahamar Ubangiji,daga nan ne na gane tabbas mutuwa ce nayi kamar yadda ake gaya mana a makaranta shi mamaci ya na jin duk maganar da ake.Sai dai lokacin da ake yi ma gawa wanka sam ba ni ba ce,wata gawar ce daban dan ni ina gefe wata mace mai jajayen kaya ta kulle min hannuwa haɗi da riƙe ni saboda ina son zuwa gun ku,a gabana aka fitar da gawar da kuke ma ɗauka tawa ce aka sallace ta.Ana shigar da gawar cikin mota dan zuwa maƙabarta wannan mace ta ja ni izuwa wata duniya wace ke can NAHIYAR MATSAFA (Mai Ƙosai)"Yusura na kawowa nan ta tsagaita da maganai ta goge ƙwalla sannan ta cigaba da cewa "gari ne mai girman gaske wanda aka yi ma ado da ƙwanƙwamar kawuna mutane wanda tsabar firgici zai sa gan su kamar wasu FATALE(Princesse Aichatou),a haka mu ka shiga babban birnin jikina duk a mace sai dai zuciyata cike ta ke da zikirin Allah.Gidaje ne a ƙalla sun kai goma wanda ya fi girma can mu ka nufa ta na gaba ina bin ta a baya,tun bakin ƙofa na fidda rai da zan rayu saboda ƙafafu da sauran gangar jikin da na ga wasu mata na dadatsawa ana ɗorawa a tray..."ƙarar da Maryam ta saki ne ya saka su duk tawowa gunta Tantie Yusura kuma ta ƙyale ita ma ta nufi Maryam ɗin wacce wasu ruwa ke bin ƙafafunta. "Ina ga fah haihuwa ce poche des eaux ce ta fashe"cewar Ammi ,da sauri Mahomet ya fita ya gyara zaman mota tuni Ammi ta kamo Maryam ta fito da ita yayinda Inna ta shiga ɗaki tattaro kayan haihuwa. Labour room aka kai Maryam ko da suka isa asibitin,allurar ƙarar volume ɗin naƙuda aka yi mata. Tsawon lokaci cur ta na ciki kafin Allah ya sauke ta lafiya,nurs ta fito da murmurshi tace "an samu baby boy"Ammi ta karɓo sa ta na mai miƙa ma Inna ita kuwa ta baiwa Mahomet ta na cewa "Ammin su ya kamata ki koma gida ki shaida masu ta haihu sai ki dafa ruwan zafi" Ammi tace "toh bari na leƙa na ga jikin Maryam ɗin sai na wuce" Ko da Ammi ta shiga ta tarar ana yi mata kwalwar jini,sai rumtse ido take nurs guda na matsa mata cikinta ɗaya kuma na saka hannu ta kwalyewa da sauri Ammi ta fito ta na jin tausayin Maryam ɗin. Mahomet ya sauketa gida kafin ya koma asibiti,ta na shiga ta tarar da su zaune Yusura na jan tabzaha haka ma Daddy yayinda Balkisu wacce ta dawo daga ɗan sheƙenta ta na zaune ta na shan jus mai sanyi. "Ya ta sauka?"Daddy ya tambaya kai Ammi ta ɗaga ta na murmurshi tace "na ƙara samun wani mijin"tayi maganar ta na shafar kan Yusu wanda ya sha kuka saboda ba a tafi da shi asibiti ba. Kofin da ta ke shan lemu ta saki ya faɗi ƙasa a take ya tarwatse,ko ta kanta Ammi ba ta bi ba ta shige kitchen Yusura na take mata baya. "Minene haka Balkis? haihuwa fah ta Allah ce ke ma in kin yi haƙuri wata rana sai labari"cewar Daddy cikin son kwantar ma da Balkisu hankali saboda shi a tunanin sa rashin ita ba ta haihu ba ne kawai matsalar bai san kishin wata ta haifa ma abun ƙaunarta Mahomet yaro ta ke ba. Ƙwalla ta goge kafin ta duƙa ta fara tattare glass ɗin, Daddy kuwa fita yayi zuwa masallaci dan sallah magrib tuni ta gabato. Gumba Ammi ta fitar da cikin frigo,sai da ta saki sannan ta dama kunu. "Yau duk hankali ba kwance ba shiyasa ko girkin dare ban yi ba"cewar Ammi ta na juye ruwan zafi cikin wani ƙaton tarmus. Tantie Yusura tace "ni kuwa yanzu na manta girki balle nayi"Ammi tayi dariya tace "kar ki damu ai ba'a rasa abinda za'a ci ba,zan sa Mahomet ya je restaurant ya sawo"nan da suka cigaba da yin hira har suka gama ɗan abinda suka haɗa ma mai biƙi. Tsaf aka gyara Maryam aka kaita ɗakin hutu,sai da ta shayar da yaronta wanda Mahomet yayi mashi huɗuba da Abdallah sannan ta kwanta. "Yaron nan fah da ni ya ke kama"cewar Inna ta na goge masa baki,da sauri Mahomet yace"haba Inna da wannan buɗaɗen hancin na ki?" "Hancin uwar ka ne buɗaɗe"cewar Daddy wanda ya ke shigowa yanzu,su Ammi da ke bayansa suka sa dariya. Mahomet ya sosa ƙeya yace "Daddy wai jaririn da ita ya ke kama" ,Tantie Yusura wacce ta karɓi yaron tace "Allah kiyaye uwata ta fi shi kyau ma kawai ta faɗa ne dan kuji daɗi kuce Ɗan ku mai kyau ne"nan dukansu suka dara kafin Ammi tace "Maryam tashi ki sha kunun tun da zafin sa" Da "toh"ta amsa ta na janye Yusu wanda ya zo ya tsaya kusa da ita kamar zai koma ciki. Ammi ta janyesa tace "to daga yau laƙuwa ta ƙare sai dai ka yi ma Inna "da sauri Inna tace "a'a ya dai yi maku ni ina côté sabon Ɗan" Yusu ya taɓe baki zai yi kuka Mahomet ya ja sa suka bar asibitin. Washegari Bayan an sako Maryam daga asibiti ƴan barka suka yi ta zowa ciki kuwa har da ƴan Madarumfa dangin mahaifin ta wanda suka zo da biyu jin wani sabon al'amari wai Yusura ba ta mutu ba. A can ɓangaren Farida kuwa sam ba ta san abinda ke faruwa ba saboda cikin ikon Allah ko da ta tashi jinin ya bar zuba haka kuma Abbasi bai shaida mata da zubewar cikin ba. Wata irin kulawa ta musamman ya ke bata wacce ta danne haushin dawowar da taji yace Atine za ta cigaba da zama gidan su. Wasu manya-manyan safar ƙafa Atine ta saka a ƙafafu kamar tsohuwar kuturwa,abinci ta girka masu wanda Farida kawai ta ci su kuma sun kasa ci saboda zullumi. Kamar za tayi kuka haka ta ke magana da Mama ta na cewa "zan zo sati mai zuwa in shaa Allah please kar ki gaya ma Papa na san in yaji hana ni zai yi"daga can ɓangaren Mama tace "to Allah kai mu,nace Farida in jin dai ba wata matsala ba ce?"sai da ta ɗan yamutsa fuska tace "Mama ina da début ne(ciki) kuma kawai sai naji ina sha'awar garin Niamey" "Allah mun gode maka,kin ga abinda ni ke faɗa ma ki ko Farida ? Allah ne ya karɓi addu'a ta amman da bari kika yi har ya kai haihuwa sai ki zo in ya so ki haihu nan"da sauri ta ce "a'a Mama ban iyawa wlh sati guda ma ki ka ji nace saboda in ƙara samun ƙarfin jikina ba dan haka ba da tuni na zo,ina dalili an kwaso gayyar tsiya an kawo min cikin gida"Farida ke faɗa ganin innuwar Atine bakin ƙofa...... [10/03 à 12:36] Mrs SADAUKI 💫: *51-52* Da sauri Atine tayi baya ta na goge ƙwalla,ɗakin da aka sauketa ta koma ta na jin zuciyar ta na wata irin suya sai dai babu halin yin faɗan.Bakin katifa ta zauna ta rabka uban tagumi a zuci tace "duniya kenan!duniya juyi-juyi yau ni ce ake faɗa ma baƙar magana ba tare da na ɗau mataki ba,duk wannan abu ni na jawosa rabon ayi na tafi gidan boka ashe silar kuturcewata ce"ta ida zancen zucin ta na mai duba ƙafafunta uwanda ke cikin safar ƙafa. Gundululun faratun ta shafa ta na ƙara jin haushi fiye da na farko, turo ƙofa aka yi Abbasi ne gaishe da Atine yayi kafin ya ɗora da faɗin "Maryam ta sauka an samu baby boy sannan Tantie Yusura ma ta dawo"a yadda ya ke maganar kawai za tsinkayo zuciyar shi na cike da rauni kawai jarumta ce ya ke. Sunne kai Atine tayi ta na jin kunyar Ɗan ta, Abbasi ya sauke ajiyar zuciya kafin ya cigaba da magana cikin sigar nasiha "Hajiya kin ga abinda na ke guje maki nan tun farko,ranar nadama saboda ita gaskiya ko mutum ya binne ta cikin ƙasa to tabbas wata rana za ta fito.Yanzu dai ko wannan zama da safar ƙafai ya isa ya zame maki darasi da kuma nadama,dan haka ki fara Istigfari ki nemi tuba gun Ubangijin ki"kuka Atine ta fashe da shi wiwi kamar wacce aka aiko ma da mutuwar uwa ko ta uba,sai da tayi mai isarta sannan ta ɗago ta kalli Abbasi wanda ya ke tsaye bakin ƙofa tun shigowar sa. "Na gode sosai Ɗana in shaa Allah zan yi duk yadda kace,ka rubuta ka ajiye Atine ta sauya ta rikiɗa mutumniyar ƙwarai ba kamar ta can baya ba sannan zan jure karan tsana da tsangwama"da sauri Abbasi yace "haba Hajiya wa zai tsangwame ki?nan fah gidana ne kuma da ni da duk abinda da na mallaka ƙarƙashin ikon ki su ke" Wani farin ciki ne ya luluɓe zuciyar Atine wanda ta kasa ɓoyewa har sai da tayi murmurshi tace"Allah maka albarka je ka gun iyalin ka dare yayi"sallama yayi mata ya wuce gun Farida . Ta na ganinsa ta taso ta tarbe sa, yau wata irin soyayyar shi ta ke hakan yasa tayi ƙoƙari sosai ta ja ra'ayinsa suka raya daren duk da Abbasi ya nuna bai so haka ba. Washegari Abbasi da Farida suka zo barka,tamkar babu abinda ya faru haka ya gaishe da su Ammi . Farida sai shan ƙamshi ta ke musamman da ta ga Dr Halima zaune kusa da Maryam, Abbasi ya matso ya karɓi jaririn daga hannun Dr Halima ya na sakar mata murmurshi. Addu'a ya yi masa kafin ya ɗauki matar shi ya maida ta gida,ko da ya tafi office ya tarar da har Halima ta riga shi. Kallon-kallon suka fara yi kafin ta turo baki gaba,kai ya girgiza yace "to kuma mi nayi?" "Komi"ta bashi amsa,ya ja kujera ya zauna ya tsura mata ido "ni ka bar kallona"ta faɗa a shagwaɓe shi kuwa ya maƙe kafaɗa yace "sai kin ce ki na sona"ta waro ido yace "eh sosai kice Abbas ina son ka" Dariya tayi tace "naji zan faɗa ba yanzu ba amman"ya marairaice fuska yace "Please!"da sauri tace "no yanzu ina aiki ne ka jira har na gama"ai kuwa Abbasi ya gyara zama bai bar gun ba har sai da Halima ta furta masa kalmar so dakyat. Ana gobe biki su Mahomet suka koma sabon gidan su wanda ya sha kyau har ya gaji sai dai na Abbasi ya fi shi girma. Sosai ƙawayen Maryam suka zo duba gida masu taya murna na yi ƴan baƙin ciki irin su Rahila sai da suka samu abun kushewa cikin gidan. Ranar sunan kaf ƴan ma'aikatar su Maryam sai da suka zo biki in ka fidda Farida wace girman kai ya hana ta zowa,a cewarta duk yaran mijinta ne ba girmanta ba ne taje ta zauna cikin su. Sai da Maryam tayi arba'in sannan Inna ta koma can gidan Daddy. Ɓangaren Farida kuwa sai shirye-shiryen zuwa Niamey ake tafiyar da ta so yi tun tuni amman Allah bai nufa ba sai yanzu. Ta na zaune ta na shirya kayanta a valise Abbasi ya shigo hannunsa riƙe da plate ɗin jalof wacce Atine ta girka masu,wani ƙazini ne ya bugi hancin Farida da sauri ta tashi ta shiga toilet ta fara kelaya amai kamar za ta fitar da hanjin cikinta. Fuska ta wanke da baki kafin ta fito ta na wani layi kamar wacce ta sha giya saboda jiri,da sauri ta toshe hanci ta na kallon Abbasi wanda shi ma ita ya ke kallo mamaki cike da fuskar shi. "Dan Allah ka fita ka ci abincin ka waje ban son warin shi"Faridar ta faɗa ta na jan numfashi,da sauri kuwa Abbasi ya fita sannan ya dawo.A kwance ya tarar da ita sai wani sauke ajiyar zuciya ta ke,wuyanta ya taɓa yaji rau.Text ya aika ma Dr Halima babu jimawa kuwa ta zo,duk da Farida na cikin halin jinya bai hanata harar Dr Halima ba wacce ke dubata haɗi da yi mata allura kafin ta fice ta koma asibiti. Murya kamar za tayi kuka tace "yanzu sabida Allah Abbas ka rasa wacce za ka kira ta duba ni sai maƙiyiyata?wai ma ba wannan ba ina ka samu lambar ta?"bai tankata ba sai ma sumar kanta da ya shiga shafawa ya na mai cewa "babyna ina ga fah doli a ƙara ɗaga tafiyar nan har ki warware kafin nan cikin jikin ki yayi ƙwari"Abbasi ya faɗi haka saboda Dr Halima ta shaida masa Farida ta samu shigar ciki ne. Baki ta turo gaba tace "a'a wlh ni kam tafiya zan yi can in naje nayi jinyar" "A'a ba zan bar ki ba,saboda za ku wahala sosai"ya na gama faɗa ya tashi ya fice ba tare da ya jira cewar ta ba. Kuka Farida ta fashe da shi saboda yanzu duk wani iya shege na ta ba ta iya juya Abbasi yadda ta ke so,a kullum sake nuna mata ya ke ya isa da gidan shi. Waya ta jawo ta kira Mama amman har ya katse ba ta ɗauka ba,cike da jin haushi ta miƙe ta nufi falo ta fara zage-zage "ina dalili ina mafari ƙaddarar jalof ta tsiya ta tado min da rashin lafiya har ya jawo zan fasa balaguro,dama na san an daɗe ana baƙin cikina to gani nan bari nan."Atine na jin abinda Farida ke faɗa yasa ta fito daga ɗaki ko kafin ta kai ga tambayarta lafiyar ta kuwa?sai kawai Farida ta ɗora waya a kunne kamar mai appel ta na cewa "mutu ka raba takalmin kaza in ma wani munafurcin ne kike ƙullawa to sai dai ya koma kan ki,zama daram a gidana tunda mijina na sona ba zan kula da wata banza ba ta zo ta kashe min aure kamar yadda ta kashe na ta iyeee!kuma..."marin da Atine ta ɗauke ta da shi ne yasa ta cin burki ba tare da ta shirya ba,ta buɗa baki za ta magana Atine ta ƙara mata wani sannan ta nunata da ɗan yatsa tace "ki shiga hankalin ki nan ba wajen ba ne,ke cikin ƴan iskan ma ke ce Auta ni kuma uwar su ce.Ke in ba dan duniya ta juya min baya ba har kin isa na zauna innuwa guda da ke?au!ke nan baƙin cikin zamana a gidan Ɗana kike? lokacin da na haife shi ki na ina?nayi wahala da shi har ya zama abun ƙwarai kawai yanzu kai tsaye kike son raba ni da shi?to da ni da ke shege ka fasa duk yawon biyar bokayen ki da malumai ke ko rabina ba ki kai ba kuma ki jira Abbasin zai zo zan nuna ma ki na fi ki cikakken iko a kan sa" Atine na gama faɗa ta koma ɗaki ta bar Farida shaye da mamaki sam ba tayi zaton Atine masifafiya ce har haka ba. Maryam ce zaune ta na gyara ma Abdallah kwanciya,Mahomet ya shigo kamar an jefo shi. Da sauri ta miƙe ta faɗa jikinsa ta na cewa "oyoyo baban Abdally"ƙugun ya zagaye kafin daga bisani ya cirata sama ya na juyi da ita,sai da yayi mai isar sa sannan ya direta ya na cewa "albishirin ki?"sai da ta ɗan riƙe sa saboda juwa ba tasake ta ba sannan tace "goro fari tasss"Mahomet ya ɓata fuska yace "no ban son goro a bani abincin ruhina kawai"dariya tayi tace "to ai dama ni ta ka ce" Ya laƙace mata hanci yace "na samu babban aiki za'a riƙa biyna a ƙalla one million a wata ɗaya"zaro ido Maryam tayi tace "wai gaske?"kai ya jinjina mata sannan ya ɗora da "in shaa Allah zuwa gobe zan wuce Agadez a can ne zan yi aikin"Maryam ta ɗan ɓata fuska tace "to ni fah ina za ka bari na?" "Nan gida mana ai zan rinƙa zuwa duk ƙarshen wata"jiki a sanyaye tace "to Allah sa alkhairi"ya amsa da "amen"kafin yace "muje ayi min wanka" "Innalillahi wa'inna iley raji'un !"shi kawai Daddy ke maimaitawa ya na kankamar Balkisu wacce ke ta buge-buge da ihuce-ihuce. Jiki na ɓari Ammi ta nufi ɗakin Inna a zaune ta tarar da ita ta na canza ma Yusu kaya "Inna ki taso Balkisu ce ke ihu duk ta farfasa kayan gidan hannuwanta sai jini suke zubarwa"cewar Ammi hankali tashe,zama Inna ta gyara tace "tsuntsun da ya ja ruwa ai shi ruwa ke duka,kin manta zancen malam ne na cewa duk ranar da aljannun suka samu garara sai sun koma jikin wanda ya haukata Mahomet?"Ammi ta gyaɗa kai Inna ta cigaba da cewa "da farko na zata Atine ce tayi aikin lokacin da naji mugun aikin da ta aikata kan Yusura sai daga baya ne na gane aikin Balkisu ne dan haka taje can ta ƙarata da su" Ammi ta marairaice fuska tace "duk da haka Inna ya kamata ki taso"Inna ta riƙe haɓa tace "kin ji ki da wani batu to zuwa na mi zai hana ?aljannu dai ne duk wanda ya nemo su wajen shi suke zuwa tunda ta nemo kayanta ai shikenan" "Inna tashi mu tashi"cewar Yusu Inna kuwa ta miƙe tace "yanzu kuwa ɗana mu je,mu gidan ma za mu bari Mai Jan Gero zan je nayi ziyara" Inna ta kama hannun Yusu suka bar gidan ko kallon inda su Daddy suke ba tayi ba ya ƙulle hannuwan Balkisu ya na yi mata addu'a. Abu kamar wasa sai ga Balkisu ta fara hauka mai digi,maluman duniya an kawo amman aljannun sun ƙi magana,Mama da Abba kamar za su yi hauka haka Daddy ya basu ɗiyar su saboda ba zai iya zama da ita ba.Bakin Balkisu bai rufuwa kullum cikin bada labarin ita ta haukata Mahomet ta ke,tun ana ƙulleta cikin gida har Mama ta gaji ta barta ta na fita yawo da wannan damar matasan unguwa ke tausheta su biya buƙatar su. A can gidan Abbasi kuwa tsaka mai wuya ya shiga saboda Atine tayi tsaye ta buga kai da ƙasa sai ya sallami Farida,haƙuri ya shiga bata ya na cewa "Hajiya dan Allah kiyi haƙuri ki bari ta zauna ko dan saboda sabon cikin da ke jikinta"Atine ta karkaɗa ƙafa tace "to ta ci albarkacin cikin amman duk da haka sai ka ƙaro aure in kuma ka ƙiya Allah ya isa nonana da ka sha"..... [12/03 à 03:53] Mrs SADAUKI 💫: *END* Ba ƙaramin tashin hankali Farida ta shiga ba lokacin da ta ga maganar auren Abbasi ta kankama amman har yanzu ba ta san wace ce amarya ba.Ta na ji ta na gani a doli Abbasi ya kai kuɗin aure babban baƙin cikinta kuma ɗaya tayi ta buga lambar malam Jaye amman ta ƙi shiga,da wannan ƙarin haushin yasa ta tattare ta tafi Niamey duk da cewa Abbasi ya hanata. Da isarta can kwana ɗaya kawai tayi ta nufi Gamkalé unguwar su malam Jaye,tun a bakin ƙofa ta ga canji saboda babu clients kamar kullum. Ya na ganinta ya tashi zaune ya na wasar baki,zama Farida tayi ta na duban shi kafin tace "malam gani na zo da ƙafafuna tunda ka ƙi ɗaukar kirana" Malam Jaye ya gyara zama yace "ba ƙin ɗauka nayi ba wayar ce na ajiye gaba ɗaya saboda harakokin sun yi min yawa,ba na da isasshen lokaci shiyasa na ware rana ɗaya ta hutawa ba ki ga yau babu kowa ba?" Farida ta sauke ajiyar zuciya tace "haka ne na lura,yanzu ni dai ka yi min abinda ya kawo ni ina cikin wani hali tsangwamar Uwar miji ga shi kuma zai yi min kishiya"nan Farida ta shiga labarta masa yadda rayuwar gidan aurenta ta ke ciki tun dawowar Atine. Bugun ƙasa ya fara kafin ya ɗago yace "eh gaskiya Uwar mijin ki ba ta da mutumci dan kuwa mugun halinta ya rabota da gidan ta sannan kamar yadda tace maki ɗin sosai ta ke da hatsabiban Malamai masu yi mata aiki ,gaskiya tunkarar ta abu ne mai wahala" Kuka Farida ta fashe da shi tace "dan Allah ka taimake ni kasa a fasa auren nan sannan ita ma Uwar mijin kayi mata sihirin da zai sa ta bar min gidana"shiru malam Jaye yayi kafin yace "abu ne mai wahala gaskiya amman in kin matsa doli nima ki biya min buƙatata tunda aikin na da hatsari sosai "Farida tayi saurin katse sa da cewa "ba dai zina ba?"kwanciya malam Jaye yayi yace "hanya a buɗe ta ke in kin ji ba ki iya ki tashi ki tafi"shiru Farida tayi ta na tunani kafin daga ƙarshe tace "na yarda" Ƙurya ɗaki suka shige malam Jaye ya turmumushe ta son ran sa har sai da ya gaji sannan ya barta,Farida kuwa da toshe hanci da tsirtar da yawu haka ta biya masa buƙatarsa. "Ki je gida kiyi barci ina nan da ke auren nan zai watse ko ƙaunar jin sunan wata mace ba zai ƙara son ji ba,ita kuwa Uwar shi za mu haukatata ta can bi duniya kowa ya huta,ba zan amshi kuɗin aiki ba wannan karon sai buƙata ta biya "da murna Farida tayi godiya ta tafi bakin titi ta samu taxi. Dariya malam Jaye ya tuntsire da ita yace "hegiya to nima masu taimakon nawa sun watse sun bar ni,yo ina na ga aljannun da zan yi aikin da su hhhh"ya tuntsire da wata dariya ya na shirin kwanciya kenan yaji cacaniyar mutane ko da ya fito daga ɗaki sai ya ga duk gidan ya kama da wuta yayinda kuma daga can waje mutanen da ya ci kuɗin su ya yaudare su ba tare da yayi masu aiki ba suke ta zagin sa. Malam Jaye na ji ya na gani ya zauna wuta ta toye sa ƙurmus ya zama toka. Farida na bisa hanya ƴan sanda suka tsayar da taxi ɗin su da wasu sauran mutane,mutanen cikin taxi ɗin ne wata ta ja tsuki tace "dama na san an rina tunda naji ana sanarwa matar Son exellence Jamal za ta yi fita gari zuwa unguwannin talakawa" Da sauri Farida tace "ki na nufin saboda ita ce aka tsayar da mu?"matar ta bata amsa da "eh mana,ba ki ga duk an baza ƴan sanda ba sai katse wata matar gwal mtsw"matar ba ta ida rufe bakinta suka fara jin jiniyar motoci da sauri Farida ta buɗe marfin taxi ta fito ta tsaya tsakiyar kwalta duk da kuwa ƙoƙarin hanata da wani ɗan sanda ya ke. A haukace driver ya ke gudu duk ƙoƙarin sa na taka burki abu ya gagara sai da ya bi ta kan Farida ya darje mata ƙafafu uwanda suka fita tak ɗaya tamkar fitar taya. Motar da Hawali ke ciki ita ce ta biyu suna zowa suka tsaya,sojoji na take mata baya haka ta ƙarasa inda mutane suka yi cincirindo. Ido ta waro lokacin da idonta ya sauka kan fuskar Farida wacce ta ke a sume ,durƙasawa tayi har gefen rigar gizner ɗin ta ya shiga cikin jinin da ya ke kwance a kwalta. Ba ta san lokacin da hawaye suke tsatsafo mata suna zuba kan fuskar Farida,cikin kuka ta fara kiran "ƙawata?ƙawa Farida dan Allah ki tashi kar ki mutu ki bar ni"janyeta aka yi lokacin da motar asibiti ta ƙaraso. Zagayen unguwannin talakawan da Hawali ba ta yi ba kenan,asibiti suka tafi babu jimawa aka shiga duba ta musamman yadda aka gani ta samu rakiyar First Lady. Har dare Farida ba ta farfaɗo ba,ita kuwa Hawali a doli ta koma gida. Labarin accident ɗin Farida ya game Niger sarai tuni an faɗa a labarai wanda ta nan ne su Mama da Papa suka samu labari da su kansu su Abbasi. Bayan kwana biyar Tuni Farida ta dawo hayyacinta tayi arba da sabon tashin hankalin fitar ƙafafunta wanda ya haifar mata da ƙaramin hauka,Hawali kuwa ta na bakin ƙoƙarin ta duk da uban zagin da Farida ke aika mata mai cike da tsantsar hassada. Tuni Abbasi ya zo Niamey dan doli,ya so yayi jinyarta sai dai babu halin yin haka a matsayin sa na shugaban asibitin sa ga kuma shirye-shiryen aurensu da Dr Halima. Sati biyu yayi a can kafin ya juyo maraɗi, Mama ita ke jinyar Farida yayinda Hawali ta ɗauki duk nauyin kula da su ɓangaren harakar kuɗi. Ranar da Farida ta cika wata uku,tuni ciwon ya fara warkewa,babu laifi yanzu ta rage zage-zage sai ma hankali da ta maida kan Ɗan cikinta wanda cikin ikon Allah bai zube ba. Safiyar da Hawali ta zo dubata ne ta riske su cikin tashin hankali wanda ba komai ya haifar da haka ba sai cutar ƙanjamau da aka tabbatar Farida na da ita ranar da aka fara yi mata awon farko. Dan doli Abbasi ya sake dawowa saboda kiran gaggawa da Hawali ta sa aka yi mashi,jininsa aka auna aka tabbatar da lafiyar shi lau. Cikin kuka Farida ke yi masu bayanin inda ta ke zaton ta samu H.I.V wato ga malam Jaye,tuni kuwa Hawali ta tura bataliyar sojoji dan ƙwamuso shi sai dai kash ƴan unguwa sun ƙona shi. Farida na jin haka tayi ihu ta na cewa "wayyyo na shiga uku na lalace shikenan ba zai yi min aikin ba,dan Allah ku kai ni gidan wani malamin wlh in Abbas yayi aure mutuwa zan yi" Abbasi wanda haushi da takaicinta duk sun cika shi,jin wai da igiyar aurensa taje ta kwanta da wani ƙaton banza. Ƙanƙance ido yayi yace "ai kuwa sai dai ki mutu dan kuwa tuni Dr Halima ta shigo gidana yanzu haka ta na ɗauke da cikina,kuma ki sani na sake ki saki uku in kin haife min yaro zan zo na karɓe sa kar ki shayar da shi guba"ya na gama faɗa ya ajiye mata takardar sakinta. Papa ya ja Mama suma suka bar ɗakin bayan Papa ya tabbatar ma Farida sun yarda ta taje can ta nemi wasu iyayen amman ba su ba,cikin kuka ta diro daga kan gadon sam ta manta ma da har yanzu ƙafafuwan ba su warke ba sai da ta ga suna fitar da jini. Da sauri Hawali ta duƙa ta rungumeta tare da fashewa da kuka tace "ƙawata duniya ce ke haka,duniya juyin waina yau in ta na yayin ka gobe sai ta sake ka ta kama wani,a baya mun yi kuskura sosai shine na zuwa gidan boka wanda ban ƙara yarda ba sai da aka naɗa Jamal shugaban ƙasa nan na gane malam Jaye ba malami ba ne ɗan tsibo ne.Sannan lokacin da na samu cikin Ahmad duk a mafarki a nuna min komi,nayi neman ki dan na nusar da ke muhimmancin abota amman ban samu ba har gidan ku naje na tarar da su Papa sun tashi doli na haƙura.Dan Allah abinda ni ke so da ke kiyi haƙuri ki sa ma zuciyar ki dangana,sannan ki ƙudirci tuba tun yanzu ni kuma nayi maki alƙawarin zan kasance tare da ke har ƙarshen rayuwa" Hawayen Farida ne suka tsaya cak jin kalaman Hawali "ƙawa duk irin cutar da nayi maki amman har yanzu ki na jin sona a ranki?kuma dagaske kin yafe min?" Hawayen da ke kan kumcinta Hawali ta share mata kafin tace "bai komi bari na kirawo Dr ya duba ki "da sauri ta riƙo hannun Hawali kafin tace "dan Allah ki sa a cire min cikin nan ban so na haifo yaro mai irin cuta ta" Hawali tace "a'a ai ba zai zo da ciwon ba ko kin manta akwai prévention ?"Farida ba tace komi ba Hawali ta fita ta kirawo Dr aka mayar da ita kan gado kafin a duba ta. **** MARADI Dr Halima ce zaune ita da Maryam wacce ta kawo mata ziyara, videos biki suke kallo yadda aka gabatar da bikin Dr Halima ɗin da Abbasi.Video na kaiwa ƙarshe sai wata ta shigo ashe na bikin Farida ne lokacin da aka yi party. Dariya Maryam tayi tace "ashe ki na da shi"tayi maganar ta na kallon tv inda aka wano Mahomet duk ya ririƙeta kamar za'a ƙwace ta. Dr Halima tace "eh wlh ashe Hubby ya na da shi,jiya na kalli video wlh in an ga Abban Yusu ba'a cewa bai da lafiya" Maryam tace "a'a fah ana ganewa dubi yadda ya manne min,duk inda na yi ya na biye da ni" Sallamar Atine ce ya katse su,da sauri Maryam ta miƙe ta karɓo Abdallah wanda tun zuwan su ya ke hannun Atinen "ki basa ya abincinsa, bawan Allah ya sha barci "cewar Atine da murmurshi Maryam ta karɓe sa ta na cewa "ai kuwa dai"kafin ta zo ta zauna. A can gidan Daddy kuwa yau sosai suka ji dawowar Inna wacce tayi zamanin ta a Mai Jan Gero,wanda kuma tayi hakan ne dan baiwa Ammi da Daddy damar shaƙatawa tunda yanzu ita ɗaya ta rage cikin matan. Yusu na kwance jikin Tantie Yusura wacce ke basu cigaban labarin nahiyar matsafa,da ɗan mamaki Ammi tace "yanzu wai dagaske naman mutum su ke ci?" Tantie Yusura tace "Allah kuwa ,dama yadda tsarin ya ke su baiwa doguwa jini su kuma su ci naman to ni inda Allah ya yi min iyaka da su saboda ina yawan yin Azkar haɗi da karatun Alqur'ani.Lokuta da dama sai an shirya ni cikin kayan yanka sai shugaban matsafan yace wannan nemanta bai ciyuwa har yanzu mu ƙara bata lokaci" Daddy yace "wlh har yanzu ina jin tausayin ki cikin raina,yadda kika yi rayuwa cikin aljannu to wai ake ma ki na yin sallah?"murmurshi Tantie Yusura tayi kafin tace "a sace ni ke yi saboda ko a can akwai mutanen da su na zaune ne kawai dan doli,akwai matar da ke taimakona" Ammi tace "to wane irin abinci kuke ci ?"ta bata amsa da "irin wanda ake ci nan,sai dai babu nama"Inna ta tashi tace "dan Allah ku bar maganar nan tunda dai Allah ya kuɓuto mana ke,su kuma uwanda suka gina ramen muguntar sai su yi ta zama ciki"cike da jimami Daddy yace "wlh kuwa Inna kamar kin sani jiya-jiya nan na gamu da Balkisu tsakiyar kasuwa ta na hauka tuburan aka kuma samu maras imani suka yi mata ciki" "Ah to ita ma ai ba imanin ne da ita ba shikenan dara ta ci gida"Tantie Yusura ke faɗa. A ɓangaren Mahomet kuwa tuni ya fara aikinsa na haƙon zinariya,wanda tsantsar ilimi ne kawai ke aiki.Duk ƙarshen wata ya na zuwa ganin gida ,in kuma ya na Agadez duk dare na Allah sai sun yi waya da Maryam wacce a kullum ta ke yi masa kukan kewar sa. Yanzu wata huɗu kenan da Mahomet ya fara aiki amman tuni rayuwarsu ta ƙara canzawa sosai ya ke samun kuɗi wanda ya saka masu babban buri. A kwana a tashi babu wuya wajen Allah tuni Dr Halima an yi haihuwar farko inda ta samu Twins duk maza,murna gun Abbasi ba'a magana duk da kuwa ba wannan ba ne haihuwar shi ta farko dan tuni ita ma Farida ta haihu inda su ke samun kulawar Hawali wacce ta bada gudunmuwa sosai na ganin ƙawarta ta ba ta tozarta ba haka ma babyn wacce aka saka ma Hawa'u an ɗauki duk wasu matakan tsaro dan kar ta kamu da cutar ƙanjamau. Farida ce zaune a bakin matelas ta na daidaita ƙafafun robar da Hawali ta sa aka yi mata, gundululun ta saka ma wata safa sannan ta ɗora ƙafar robar.Ta na gamawa ta tashi da tashi tsaye kai kace ƙafafunta ne,bakin mirror ta ƙarasa ta kalli kanta a take wasu hawaye suka zubo mata.Duk da ta kasance a gidan président hakan bai hana rama bayyana a jikinta ba wanda kuma tsananin damuwa da ƙunci ne ke damunta. Aka turo ƙofa,Laila ce mai kula da little Hawali .Saurin goge hawayen tayi ta ƙirkiro murmurshin doli ta karɓi yarinyar wacce ke barci an shirya ta tsaf cikin wasu ƴan kanti,"Madame tace in kin shirya driver na jiran ki"cewar Laila,kai kawai Hawali ta gyaɗa kafin ta goye yarinyar ta yafa mayafi ta ɗauki jaka. A falo ta tarar da Hawali ta haɗe cikin gizner wacce ta zame mata kusan kayan jikinta a kullum, murmurshi ɗauke da fuskarta tace "exellency sannu da hutawa"Hawali ta ɗago ta dubi Farida ita ma ta sakar mata murmurshi tace "yauwa Barka da fitowa,na canza shawara ya kamata Laila ta raka ki shiyasa nace ta je ta shirya sai ku tafi tare" Shiru Farida tayi kafin tace "miyasa har yanzu ba ki yarda da ni ba?wlh Allah ba zan taɓa baiwa Hawa nono ba nayi maki alƙawari can ma duk saboda ina a ruɗe ne amman ai yanzu na samu nutsuwa" Hawali ta girgiza kai tace "ba wai saboda wannan ba ne kawai a'a,kin ga Homo/takwara ba ta wani saba da ke sosai ba kawai kuje tare da Lailar tunda ba jimawa za ku yi ba" Ko kafin Farida tace wani abu Laila ta fito cikin shirinta ta na jaye da ƙaramin akwatin kayanta,miƙewa Hawali tayi duk suka fito waje. Daidai bakin mota ta raka su sai da ta shafa kan Hawa wacce tuni Laila ta karɓe ta kafin ta dawo ciki su kuma driver ya fice da su zuwa aéroport. ***MARADI VILLE Kasancewar yau weekend ce yasa Abbasi bai tafi aiki ba,su na zaune shi da Atine yayinda Twins Hassan and Hussain ke zaune daga gefe suna wasa. Dr Halima ta fito daga kitchen ta na sanye da riga da siket na less wanda suka yi bala'in karɓar ta,dining ta nufa ta jera abincin da ta gama ta na jin Atine wacce suke kira da Hajiya na jera mata sannu haɗi da sa mata albarka saboda tunda aka kawo Dr Halima suke zaman lafiya. Sallama suka ji a bakin ƙofa,Dr Halima da ke kusa ta karɓa haɗi da basu izinin shigowa. Cak Farida ta tsaya ta na ƙare masu kallo kafin tayi ƙarfin halin cira ƙafarta ta ida shigowa ciki. Abbasi ƙurrr ya kafeta da ido ya na kallo ya na jin tsohuwar soyayyarta na motsa mashi,Atine kuwa kawar da kai tayi gefe duk da ita ma ta nada mugun hali amman yanzu ai ta tuba. Ganin sun yi tsaye Dr Halima ta shanye mamakin zuwan na su tace "ku zauna mana bari na kawo maku abun sha"sai bayan sun zauna ne Farida tace "ina wuni Hajiya?"Atine ta waigo ta amsa fuska a ɗan sake,nan kuma suka gaishe da Abbasi kafin Laila ta miƙa masa Hawa wacce ta buɗe ido tarau kan mahaifinta. Kumatun ta ya shafa ya na jin wani tausayin ta,yanzu yarinyar ta na cikin wata kusan na goma amman sai yau kawai ya ganta. Dr Halima ta kawo masu jus mai sanyi suka yi godiya suka karɓa,gefe ta zauna ita ma ta na jin wani tausayin Farida wacce ta aje duk wani jiji da kai da izza. Dr Halima tace"yaushe garin?"Farida ta mayar da ɗacin da ta ke ji haɗi da kishi tace "yanzu mu ka sauka ai,driver da ya kawo mu daga aéroport ya na waje"ta faɗi hakan ne dan tabbatar ma da Dr Halima a jirgi ta zo har yanzu da sauran gatan ta. Abbasi yace "ayya shine kuka baro sa waje?"Farida tace "eh da ya ke yanzu za mu wuce"Atine tace "kamar dai ana korar ku?ai ku bari ku ci abinci ko?" Duk yadda Farida ta so zillewa su bar gidan dan takaici amman sai da Atine ta tsayar da su suka ci abinci hatta driver ma sai da ya shigo ya ci. Ba su yi wata hira ba sosai suka wuce gidan gwamna dama a can ne za su sauka,sosai suka samu tarba mai kyau daga wajen matar shi da masu yi mata hidima. Kukan da ba ta samu ba ta yi ba ne ya kubce mata yayinda ruwan pampo suka fara dukan jikinta,sosai ta ke jin raɗaɗin ganin Dr Halima da mijinta wanda yanzu duk duniya babu wanda ta ke so sama da shi sai dai kash wutsiyar raƙumi ce yayi mata nisa. Tuni Laila ta yiwa Hawa wanka ta kaɗa mata madara ta sha a nan barci ya ɗaukesu su biyun.Farida na fitowa ta shirya cikin kayan shan iska ta kwanta luf kan shimfiɗa ta na tunani da wannan barci ya ɗauke ta mai cike da mafarkan ƙarya,ko da ta farka sai taji haushin tashin da tayi saboda ta san in ba a mafarki ba babu yadda za'a yi ta ƙara zama ƙarƙashin innuwar aure kuma da Abbasi. Washegari Haka Farida ta ja Laila suka wuce gidan Daddy sosai suka yi mamakin canzawarta,neman gafarar su tayi suka kuwa ce sun yafe mata.Maryam wacce aka yi katari ta zo ganin gida sosai suka yi hira da Farida wacce rabinta duk ƙarfafa ma Faridar gwiwar ne ta na nuna mata girman ƙaddara wacce mutum bai iya kauce mata.Sosai Farida taji daɗin zuwan nata can,sai kuma yanzu ne ta gane tabbas tayi babbar asara da ba ta ƙulla hulɗa da Maryam ba tun farkon shigowata familyn. Lokacin da ta tafi gidan Abbasi ma neman gafarar tayi kafin ta sa a sauko da akwatin kayan Hawa,ta na kuka ta na ƙari ta baro ma Abbasi Ƴar sa wacce tuni Atine ta ɗauki nauyin kula da ita. Lokacin da Farida suka shiga jirgi dan komawa Niamey sosai taji kewar ƴar ta sai dai babu yadda za ta yi,ko da suka isa Niamey tuni an zo ɗaukar su. Kamar yadda suka tsara har da Hawali aka zo tarbanta,daga hilin jirgi direct gidan su Farida suka yi tsinke. Escort sai take ma Hawali baya suke har cikin gidan,a zaune suka samu Mama a falo ta na ganinsu ta je ta kirawo Papa.Ba su wani sha wahala ba iyayenta suka karɓi tubanta tare da yi mata nasiha mai ratsa jiki inda Papa ke cewa "duniya makaranta ce yanzu dai ko rayuwar ki da ta Hawali sun ishe ki ISHARA,a kullum burinki ki zamo sama da ita ya zamana kin fi ta sai dai Allah ne ke yi ba mutum ba.A ta dalilin son zuciyar ki kin rasa miji,ƙafafu uwa uba lafiya to ina son wannan ya zame maki darasi daga yau ki koma ga Allah"banda shashekar kukanta ba ka jin komi,nan dai Hawali tayi masu sallama ta tafi. Washegari Sai ga motoci kayan abinci aka sauke haɗi akwatunan kayan Farida,sosai su Papa suka ji daɗin haka inda suka kira Hawalin suka yi mata godiya. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Farida kullum ta na cikin kaɗaici duk da kuwa kusan kullum ta na tare da Ɗiyarta ta waya su na appel video da Dr Halima wacce ita sam ba ta riƙe Farida a rai ba tsakani da Allah ta ke kula da Hawa. Wanka Farida tayi tsaf ta shirya,a falo ta tarar da Mama bayan ta gaisheta ta fice zuwa asibiti karɓar magani wanda ta ke zuwa ɗauka duk ƙarshen wata. Yau ma ta tarar da layi,ta na nan zaune kamar an ce ta juya idon ta ya sauka kan délégué wanda ya ke cikin layin maza na masu karɓar maganin ƙanjamau. Da mugun mamaki cikin ɗaga murya tace "délégué... ?"da sauri ya waigo dan muryar ta raɗau ta sauka cikin kunnen shi,fitowa yayi daga layin ya nufo ta mamaki ɗauke da fuskar shi yace "wai Dr Farida ce?"kai kawai ta gyaɗa masa ta na jin wata irin kunya ganinta da yayi cikin layin ƴan HIV . Wayar shi ya fiddo dalleliya yace "saka min lambar ki"babu muso ta saka masa,ba tare da sun ƙara cewa komi ba ya koma layin shi. Ya rigaita amsa hakan yasa ya zauna zaman jiranta, ta na fitowa yayi mata alama da hannu cike da kunya ta ƙarasa inda ya ke jingine da motar shi. Ciki suka shiga yayi driving na su,inda a hanya ya ke bata labarin irin gurɓataciyar rayuwar da yayi a baya kawai dan Allah ya nufe sa da kuɗi yayi ta yawo da matan banza ya na ɓata ƴaƴan mutane har Allah ya jarabce sa da SIDA. Har gida ya kawota,Farida za ta bashi labarin kanta ya ɗaga mata hannu yace "duk na san komi saboda can ma'aikata yadda kika san kaladan haka ko ina ake hirar ki har cire ƙafafun ki da aka yi,yanzu abinda ni ke so da ke in kin shiga gida ki zauna kiyi tunani da kyau in kin amince cikin satin nan azo ayi maganar komi a ɗaura mana aure"da "toh in shaa Allah"ta amsa kafin ta shiga gida. Labarin délégué ta baiwa Mama cike da murna Mama tace "to ai babu wata matsala gwara ku yi auren zai fi tunda dukan ku séropositif ne"murmurshi kawai Farida tayi dan ta tsani ace ita séropositif ce. Da dadare Mama ta shaida ma Papa,shi ma sosai ya nuna farin cikin sa hakan yasa Farida ta shaida ma Délégué yadda suka yi da iyayenta . Cikin sati guda kacal aka zo aka yi magana aka ɗaura aure,auren da kusan Hawali ta fi kowa jin daɗin sa dan ita ta ɗauki nauyin kayan ɗaki. Watan auren su Farida ta samu ciki,tuni aka fara ɗaukar masa matakan tsaro na kariya.Sosai suke nuna soyayya ga junan su tamkar uwanda ba su da cuta mai karya gangar jiki,a yadda suke gudanar da rayuwar su in ka gani sai sun baka sha'awa. Lokaci zuwa lokaci Farida ta kan je palais in Hawali na gida,wani sa'in ma har gida driver ke zowa ya ɗauke ta. Auren Farida a bakin Adamu Abbasi ya same shi ,shi ma Adamun yayi aure har da yaran sa biyu. Hawa na cika shekara biyu babu wasu ƴan watanni Farida ta haifo ɗanta namiji wanda ya ci sunan Abbas. Su Dr Halima da Maryam sai da suka tafi biki haka ma Abbasi ba'a barsa a baya ba,ya je yayi ɓarin kuɗi dan sosai ya yiwa takwaransa sayaya. Da za su tawowa ne suka baro ma Farida Hawa,sosai kuma ta ji daɗin haka saboda ganin Ƴaƴan ta su ke mantar da ita duk wata damuwa. A ɓangaren Hawali kuwa sosai hankalin ta ya kwanta musamman yanzu da Kalil ya dawo hannunta saboda matar da Deeni ya aura kullum cikin gallaza masa ta ke shine a ƙarshe ya kawo mata shi.Sosai rayuwar Hawali tayi haske ta na samun kulawar mijin ta Jamal wanda ya haska duniyar ta ya maisheta mutum,ya gina ma iyayenta gida mai doron zabo a Tillabery ya bata jarin kasuwanci kuma. ****MARADI Bayan wasu shekaru Tuni Tantie Yusura ta sake aure,Inna kuwa ta koma Mai Jan Gero inda ta ɗauki riƙon Yusu wanda tuni ya shiga makaranta. Maryam ce ta fito hannun ta riƙe da kaji wanda Rabe ya aiko mata jin wai ta zo garin duk da kuwa idonsa na son ganin ta amman ya ƙi zuwa. Bayan Boot ta saka kajin ta na ɗaga ma Inna da hannu wacce Yusu da Abdallah suka sata tsakiya,Mahomet wanda ya riga ta fitowa dan tuni ya ke zaune cikin mota ya na jiranta.Vitre ɗin mota yayi ƙasa da shi ya na kallon yaran na sa wanda duk duniya bai da kamar su,murya a ɗan raunane yace "shi ma Abdallahn ta riƙe sa ne ko miye?"da sauri Maryam ta dube sa tace "eh yace zai zauna ne "cike da jin haushi ya kawar da kai,Inna da ke bakin ƙofar gida ta na kallon su tace "uwar mi ce ya ke cewa?"Maryam ba ta ce komi ba ta shige mota ya ja su. Su na zuwa gida ya shige ɗakinsa,jikin Maryam ne yayi sanyi duk sai taji babu daɗi.Part ɗin ta ta wuce,wanka ta shiga ta fito ta shirya cikin doguwar riga ta atamfa. Ɗakinsa ta nufa,a zaune ta tarar da shi ya na duba syst dab da shi ta zauna ta ɗora kanta kan kafaɗar sa.Bai kulata ba ya cigaba da aikin sa,ta turo baki ta kai hannu ta na daddanna system ɗin.Tsayawa yayi hakan yasa tace "kayi haƙuri"ba tare da ta kalle shi ba,"haƙuri?da aka yi mi?"ya tambaya,amsa ta bashi "da na baro Abdallah can wajen Inna "ɗan ture ta yayi yace "a'a dan mi ai Ɗan ki ne tunda kin yanke hukuncin barin sa a can miye nawa?"a yadda ya yi maganar za ka gane ya na cikin fushi. A shagwaɓe tace "dan Allah kayi haƙuri Allah zan haukace "Mahomet ya miƙe yace "daidai kenan sai mu yi ta haukan a tare dama mijin ki mahaukaci ne kin ga sai mutane su ce *MATAR MAHAUKACI* ta haukace "da sauri ta tashi ta na dire-diren ƙafafu haɗi da kukan shagwaɓa "Allah kar ka sake ce min matar mahaukaci tunda dai mijina lafiyar sa lau"da sauri Mahomet yace "a'a inda lafiyar sa lau da ba za ki bayar da yaron sa riƙo ba alhalin kin san nan da wani week..."saurin huging na shi ta baya tayi hakan ya sa shi ƙyalewa. Lokacin da ya juyo ƙuri suka yi ma juna,kafin ya ɗan busa gashin idonta da sauri ta lumshe ido.A hankali ya ranƙwafo ya sa bakin sa cikin nata,halshen sa ya zura ya fara shan yawunta. Jikinsa ta ƙara shigewa kafin ta ririƙesa da dukan hannuwan ta,tsawon lokaci kafin ya cire bakin sa ya ɗago haɓarta ya na dubanta da idon shi suka canza launi.Da sauri tayi ƙasa da kai,zip ɗin rigarta ya ja tare da yin ƙasa da rigar,da sauri ta faɗa ƙirjinsa saboda har kullum ta na jin kunyar Mahomet.Kan bed ya direta ya fara sarrafa ta,har zai shigeta ya fasa da sauri ta buɗe idonta jin ya kwanta kusa da ita ya na sauke numfashi. Ido cikin ido suke kallon juna,kafin ya ɗaga mata gira ita kuwa ta turo baki ganin haka Mahomet ya rage masu hasken ɗakin kafin ya ziyarce ta. Haka rayuwa ta cigaba da kansacewa yau daɗi gobe akasin sa, ɓangaren Dr Halima sosai ta samu nutsuwa zumuncin su da Maryam ya ɗore sosai kamar yadda ya ke wajen Hawali da Farida wacce aka naɗa shugabar mata ta masu HIV . Taron buɗe asibiti M.M AGAJI ya tara dubbunan likitoci da iyayen su,likita ce ta azo a gani wace ta tara ko wane ɓangare na kiyon lafiya. A gaban ɗumbin mutane Mahomet ya taimaka ma Maryam ta datse ɗan ƙyalen da yayi masu iyaka da shiga harabar asibitin,taɓi aka yi Mahomet ya ja hannunta suka shiga, Daddy da Ammi da su Tantie Yusura da Inna ma suka shiga kafin sauran jama'a . Atine sosai taji haushin ganin asibitin Mahomet ta fi ta Ɗanta Abbasi amman da ta tuna hassada babu kyau sai tayi ta Istigfari,su Dr Halima da Abbasi sai duba waje suke suna yaba kyawun sa gami da yin addu'a. Mahomet kuwa hannun matar sa ya jaye suka silale wani ɗaki,Maryam ta waro ido tace "Chouchou wai miye nufin ka mun baro baƙi a can fa"wani irin jawota yayi yace "babu ruwana da su uzuri ne ya taso dan haka a taimaki patient please Dr "dukan wasa ta kai masa a ƙirji ta na cewa "babu wani patient wayo ne kake son yi min"cak ya ɗauke ta ya ɗorata kan wani ɗan madaidaicin gado ya na mai cewa "ina son zama patient na farko da za'a duba matsalar shi ne"Maryam na murmurshi tace "to bari na fara gwada alƙalamin ka in har dagaske ya shiryar karɓar traitement ɗin Dr Maryam "fuska ya shagwaɓe yace "ai kuwa dai tamkar ya ji ki har ya fara..."saurin kai bakinta tayi kan lips ɗin shi tayi shi kuma yayi baya da su ya zamana ita ke bisan sa,har zai cire mata kaya yace "bari dai na rage hasken ɗakin ta yadda ƴan gulma ba za su ganin mu ba"Maryam ta turo baki tace "wlh kuwa kamar ka sani Mrs SADAUKI na nan ta laɓe ta na ɗaukar duk abinda mu ke ta na kaiwa can *MATAR MAHAUKACI* PAID"Mahomet ya waro ido yace "kai haba wannan tonon asiri har ina,kice duk ta tonare mu?"Maryam tace "sosai fah ba ka ga Halimatu tun daga Diffa ita da M Shakur ta Katsina da Lawiza suke sauraren kalar soyayyar mu ba?"da sauri yace "ke an yi fah haka dan kuwa haka na ritsa Queen Fulani ta na gulmata wai ashe har dukan ki na taɓa yi lokacin da ina hauka?"Maryam ta ƙyalƙyace da dariya tace "ai kuwa dai Mrs Shugaba da M Yusuf Dabo sai da suka ta yi min dariya, Princesse Aichatou da wasu ɗaiɗaikun FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS kawai suka tausaya min"Mahomet ya jawota yace "ke haba dan Allah?ki na nufi Real Aïcha da Sajida da Najaâtou Haladou duk ba su cece ki ba?" Baki ta kwaɓe tace "ai fah sai kayi ba su ne ƴan *GAMAYYAR MARUBUTAN NIJAR 🇳🇪* ba?to duk dariyata suka yi"Mahomet ya ɓata fuska yace "ok tunda ma haka ne bari na ida kashe duk hasken ɗakin gaba ɗaya ,Mrs SADAUKI ba za ki sake leƙen asirin mun ba tunda har mun gano ki mi za mu ce Qalbi?"yayi maganar ya na tambayar Maryam haɗi da sake janyota ya manna jikinsa sosai a tare suka sauke wata sanyar ajiyar zuciya suna masu furta "Alhamdullah!" To Ni ma Mrs SADAUKI 💫 a nan Ni ke cewa: *ALHAMDULLAH !!!* A nan na kawo ƙarshen labarin matar mahaukaci,godiya ta tabbata ga Allah mai kowa kuma mai komi da ya bani ikon gama sa lafiya.Ina godiya da dukan masoyana na gode sosai da kuka kasance tare da ni kuka fidda kuɗin ku kuka sayi book ɗina,na gode sosai da kuka nuna soyayyar ku gare ni😍😍😍