🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By yasmeen Ahmad (🥰 Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 47 & 48 ___tamek'e tana fad'in kaisuwayeku? Minene zakushigomin dashi? Kamin subata amsa takai bakin k'ofar. Hayak'in dataganine taga Yana komawa binsa tayi dakallo taga wannan bala,in daga inayafito. Magana sukemata Amma batajinsu domin Wannan hayak'in mebala,in wari yafirgitata. Kallansa takeyi sosai ayko setaga Yana bacewa cikinjikin mutum Wanda takasa ganin fuskarsa baletasan kowaye. Sosai take kallon hayak'in cikin matukar mamaki da alajabi. Kuma Taki jayewa daga bakin k'ofar dantafahimci ko,ajikinwane hayak'in kefita perlonta yakesan shigowa.shiyasa takafa ta tsare Cikin wani sabon mamaki take kallon fuskar data bayyana bayan b'acewar hayak'in.itama me fuskar yasmeen take kallo cikin Isa da tak'ama tace "dan Allah malama kiban hanya inwuce kinzo kinwani tare hanya sekace gidanku..itade yasmeen tayi mutuwar tsaye ganin wannan mugun hayak'in dagajikin Samira yakefita..tunaninta ne yakatse jin d'aya daga cikin matan dasuka Fara shigowa tariko hannuta tanafad'in Y'arnan zokizauna kibasu hanya suwuce Kinji.k'anwar kice muka,kawomiki. Ina zasuwuce? bade Nan gidan ba wlh. Tafad'a cikin waro ido😳. Ah,ah kekuwa kamarya bade nangidanba. Cewar wata acikinsu? Eh ba,anan gidan zasushigoba Kamar yadda kikaji. Tooo🤔 watasabuwa.akace inji y'an caca.keko baiwar Allah taya kikega kin,Isa kihana awuceda amarya cikin gidan mijinta. What? Amarya cikin gidan Nan..eh Mana gatakuwa munkawo maku. Hhhhhh yasmeen takece da dariya. Tanafad'in to wacece amarya Kuma wanene angon? Kamin suyi magana. Sukaji muyar Samira daga bakin k'ofar tanafad'ar"nicenan amaryar Kuma yayana shine angona. Watomijinki Kuma Baki,Isa kihanani shigowa gidannan ba kodako ba aurena yakeyiba. Kinganeko. Kallon bakida hankali tayi Mata kana tace "tonaji amaryar Faisal se,asamidamar juyawa akoma inda akafito. "Ay wlh Baki,isaba Dan allah mubamu hanya muwuce. "Kinga Y'arnan yihak'uri kibasu hanya sushigo kinji.cewar wata dattijuwa cikin way'an dasukafara shigowa. Babah "kezanbawa haku domin Dan innaganin mutuncin shekarunkine nabarki acikin perlon nan bance kifitaba. Amma wlh babah bawani mahaluki da,ya,isa yashigomin da Wannan Bala,in dakejikinta acikingida kowayeshi kuwa.takarashe maganar cikin fad'a. Tooo🤔ikon Allah lallaiko kinsha k'arya danko Samira Kamar tashigone tagama. Kuma kisani kece bala,i ba y'ata ba. Wata k'anwar gimbiya suwaiba ce kewannan furucin. Tanakawowa nantaja hannu Samira zasu kutso cikin perlon. Cikin hanzari yasmeen taturasu baya dakarfi.tanafad'in to ay sekushigo mugani wlh kowane mugun abune kikazo dashi dashi zakikoma bade ananba zakikawoshiba. Keee rashin kuya Zaki mana kinsan koni wacece? dazaki bankomu haka? Kyaleta anty Mina nice Dede ita danyanzu zanyi maganin rashin kuyar..batak'arasaba taji yasmeen nafad'ar wacece ke Banda mushirika dangin matsafa ay ayadda kuka shigo da Y'artaku tun anan kinnunamin wayeke. Tobara kuji wlh kodami kukazo ni yasmeen nafik'arfinku dagani har mijina Kuma wlh ko atsirara kuke yawo da dare da Rana ayafamuku Dan kanfai bazaku shigomin gidaba. Samira cetayo cikinta zatadaketa "k'anwar maifiyarmu zakizaga to wlh Senaga uban daya tsaya Miki anan.tafad'a tanakaimata duka. cikin hanzari tarik'e hannunta tayi Bata dashi tana fad'in"waike ahaka Kinga wurin dukana tobara kiji ba k'anwar mahaifiyarku kadai nazagaba har itakanta mahaifiyar taku da iyayenta dasuka kasa bata tarbiyar dazata kiyaye dokar Allah da manzonsa harsu nazaga inda abunda zakiya sekiyi inajiranki. Tak'ara she zancen tana wulgata wajen barandar su sedatafad'i. Tajuya takalli matan dakecikin perlonta tace duk wadda kesan muyi rabuwar mutunci tafitomin aperlo kamin nadena ganin mutincinta na tumurmusa shekarunta nawatsota waje..aytunkamin tarufe bakinta suka soma fitowa. Sunagama fita tajawo k'ofar perlonta tarufe tanarufewa. Gimbiya suwaiba na isowa domin ankaimata lpr haryanzu ba,ashiga da,amaryaba.fadama kamar,akaga anayi awurin.cewar wata kuyanga. Shiyasa hankali atashe tabiyobayansu. Yasmeen najuyiwa da Samira da k'anwar gimbiya suwaiba sukayo kanta gadan,gadan zasudaka yayinda gimbiya suwaiba ke k'ok'arin tayasu. Kuma awannan lokacinne aljana bilkisu tayiwa wurin dirar mikiya domin duk,abunda akeyi dazun yasmeen ce. *Kunsan takunfa akwai tsiwa* Ay suna Kai hannusu jikinta tayi wata iriyar hajijiya dasu duk segasu baje ak'asa.atake kamannin yasmeen suka sauya. Dukkansu bawanda ya,iya motsa Koda yatsarsane dumin muguwar faduwace sukayi sukai tsowon minti 15 ahaka bawanda yatashi.kamin sukamike dakyar .bilkisu natse tana kallansu shek'ek'e kamin tafara matsawa tana fad'in waike Naga alamar bakya gane kowane yare Sena duka ko tuzaki samu. Amma kaminnan zankawo karshen wannan iskancin,na nawannan masarautar. Tanarufe bakinta. Tawagar mazan na isowa.danyanzu Suma sukasami lbr tak'addamar da,akeyi sashen Faisal. Yrm Ali,yrm sadam,yrm maneer,yrm khamil,se alh Abdul Kareem da Kuma galadima se y'ay'an su. Amma Banda gogan Dan Yana sashen Fulani haryanzu. Yrm Ali ne yafara magana fad'a,fad'a "kaimikukeyi anan? lpy bakushigaba da amarya cikin gidan mijinta ba? Inafa lpy cewar wata dattijuwa cikin way'anda sukazo da,amaryar. Miyafarune to? Wannan Karan yrm sadam ne yayi tambayar. Lbr wannan dattijuwar tafara Basu tiriyan tiriyan duk abunda yafaru tunzuwansu haryanzu.. gimbiya suwaiba ce tasharb'e zancen dacewa kan uban nan ay wlh Baki isaba k'aryarki,tasha k'arya wlh kezomuje inkaiki dakaina ingani in akwai uban daze hanaki zamada mijinki lpy..ke dakata suwaiba.cewar galadima.dan tunzuwansu yakekarantar yanayin yasmeen begamsu dacewa ita d'aya takeba. No Abba batta tak'araso kawai. Ah,ah baza,ayihakaba Y'arnan yanzude yihak'uri kibari suwuce Kinji zanyimakibayanin yadda akayi aurennan balefin mijinki bane kiyi hak'uri. Abbah Dena b'ata lokacinka dabata hak'uri danse ankaiwa Faisal amaryarsa,a yau.ba,a aure ke anka aureki dazaki kawo Muna hauka anan. Hhhhhhhhh sukaji bilkisu takece da dariya kana tace "Abba rabuda wad'annan mutanen dakake gani kallan alli kakeyiwa gawayi so nice Dede su. Kallan yrm Ali tayi kana tace "Kai barikaji ingayama b'atawa kanku lokaci kukeyi Dan wlh ko mutanen duniyar Nan zasu hadu wannan najasar bazata shigo gidannanba. Banza mefuska biyu. Tass,tasss sukaji saukar marin daseda ilahirin masarautar yola ta amsa.dukansu juyowa sukayi arazane. Jamil ne babban Dan yrm sadam yazo azuciye zemari bilkisu Wai tanayiwa yayan babanshi rashin kunya .yanad'aga hannu kenan tarik'e.shinefa shiyasami nashi rabon.wanda yajazamasa.muwar kunne da ido. Juyawa sukayi gareta jintana magana Kamar haka "ka,iyatakunka agaban bilkisu domin batad'aukar reni. Miye nawani saurin zuwa dukana bayan ko uban naka ba kyaleshi zanyiba. Dady dantund'azu yaketsaye yakasa cewa komai seyanzu yayi magana yace "yanzu de Dan Allah abar Wannan abun dukankude ba k'ananan Yara bane Taya zakubiyewa shirmen yaran. Yajuya wirin galadima yace "Abba ni,aganina aje,Akira mijin nasu shizekashe wannan wutar..eh hakane gaskiya akirashi. "No Abdul Kareem karkasoma Wannan kuskure kasani Kiran Faisal dazayi ananwurin shine mafimunin kuskure dazakayi na biyu arayuwarka. Kadeyi nafarko Amma karkasoma nabiyun. Dakallo sukebinta cikin tsantsar mamakin furucinta. Shiko galadima yanzu yak'ara gasgata zarginshi. Yrm maneer ne yace Yaya abarshi base ankirashiba yanzu miye mafita. Mafita daya ce Kuma tana wurina..munajinki gayamana mafitar cewar galadima. Mafita itace ahadamin kan mutanne masarautar Nan wuri d'aya akwai abunda zanyi. Shikenan Kai fawas ayisanarwar mitin d'in gaggawa yanzu.to angama kuko kuwuce d'akin taron gamunan zuwa nida takawa. Yanakaiwa Nan yajuya zuwa cikin sashen memartaba. Sokoduk akad'unguma zuwa meeting room din sukabar Yasmeen anan tsaye. Amma me Koda akabud'e d'akin taron sunashiga suganta zaune tanajiransu. Habawa aywasu ko iyda shogowa basuyiba sukwasa aguje yayinda wasu suka k'ame wuri d'aya suna kallon ikon Allah. Memartaba neyashigo shida sauran mutanen fad'a.se sufulani dasak'o ya isarwa yanzu. Way'anda suka guduma ankirasu.duk anhad'a ilahirin jama,ar masarautar yola. Galadima ne yayi gyaran murya kana tabud'e taro da addu,a. Sa,annan yadibi bilkisu yace to dukgakowa yahad'u Muna saurarenki. Mik'ewa tayi tsaye kana tadubi fulani tace khadeja yau ne ranar danagaya Miki zanzo kibani tarihin masarautarku domin walwale Kullin tsakanin zare da abawa. Nisawa Fulani tayi kana tace hak'ik'a tarihin wannan masarauta kowa dakenan yasanshi wayanda basusaniba Kuma nasan sunaso susani. Tokubud'e kunneku dakyau kuji.tafara Kamar haka *Tarihin masarautar yola*....... Autar alheri.......✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By yasmeen Ahmad (🥰Autar alher🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 49 & 50 ___masarautar Yola masarautace medimbin tarihi da zuminci masarautar da Babu bare acikinta. Sarki anas habibullah shine saikin danafara sanin amasarautar yola. Waton mahaifin memartaba nayanxu. Sarki anas habibullah sarkine me adilci dasan talakawansa Kuma shikad'ai yake agun iyayensa. Yanada Mata daya kursum. Yanada Yara biyu Habibullah Wanda yaci sunan mahaifinshi sekuma aminullah. Habibullah da aminullah sutaso cikin so dakaunar juna inda bawanda kesan bacin ran Dan uwansa Ahaka sukataso cikin kulawa datarbiyar iyayensu. Harsuka girma suka mallaki hankalin kansu. Harsukai lokacin aure. Sarki anas habibullah yazab'a masu matan aure y'ay'an aminshi saikin katsina. Se yagama komai na auren kana yagaya musu. Hababullah Yashiga tashin hankali matuk'a domin yanada wacca yakeso haryaje gidan iyayenta. Gayawa mahaifinnashi yayi damuwarsa Amma se yak'i amincewa hakan yak'ara tada hankalin habibullah Yashiga damuwa sosai har hakan yakaishi gakwanciya ciyo. Ganin halindayashigane yasa kursim yiwa mijin nata magana akan karsurasa dansu sabida auren dabayaso. Hakan yasa sarki Amin cewa da auren da habibullah kisanyi Amma dasharad'i sedai ya auresu Baki d'aya. Ahaka habibullah ya,amince badan yasoba sedan yayiwa mahaifinshi biyayya. Ansaka ranar auren su shida Dan uwansa.nandawatannin ukku masu zuwa. Yayinda iyayen wadda ze aura suka saka wata biyu. Kowa ya,amincedahakan. Wata biyu nacika. aka daura auren *habibullah Anas habibullah da Khadija khamis* bayan wata daya aka koma daura aurensa dana kanensa. Inda suka auri Yaya da k'anwa. Amma ubansu ne d'aya uwa kowa datasa. *Andaura auren habibullah da Jamila Aminullah da zakiyya* Ankawo amare gidan mazesu. Yayinda Jamila ta taradda Khadija. Haka rayuwa tacigaba datafiya inda bawani abunda keshiga tsakanin khadeja da Jamila.kowa harkar gabansa yakeyi. Zakiyya ma tana shasheta Bata shiga lamarinsu domin itama bawani shiri sukeyi da yayar tataba. Anacikin haka ne khadeja tasami ciki.zokuga murna wurin habibullah da da iyayensu. Yayinda b'acin Rai da bak'in cikin wannan ciki yarufe Jamila. Suna,nan de ahaka harcikin ya,Isa haihuwa. Akahaifi da namiji kyakkyawan gaske. Fad'in farincikin wannan ahali B'ata lokacine. Ranar suna yaro yaci sunan Abdul Kareem. Abdul Kareem yataso cikin so dakulawar iyayensa da kakanninsa.yayinda yakefuskantar wata muguwar tsana awurin Jamila. Ananan ahakan har Abdul Kareem yayi shekara biyu aduniya. Sa,annan jamija tasami ciki. Yayinda khadeja ma Takoma samun wani cikin. Atare suka haihu. Kuma duk suka Sami Yaya maza. Khadeja ta haifi maneer. Jamila tahaifi aliyu. Banyan shekara 15 kamin wanan lokacin abubuwa dadama sunfaru. Ciki harda rasuwar sarki anas habibullah.da nad'a sabon sarki wato habibullah dudda beso hakanba. K'annen sa yaso abawa Amma yak'i yace bazeyi sarautaba alhalin yayanshi naraye. Shiyasa da,aka nad'a habibullah sarki shiko Aminullah akabashi galadima. Amma kayan mulkin masautar annemesu sama dak'asa anrasa zobe da hatimi kawai akagani Amma sandar shedar mulki da takobi sunbata Kuma haryanzu ba,agansuba. Wannan nadin sarautar yayiwa Jamila bakin ciki bakad'an ba domin taso mijinta ya amshi sarautar Amma yak'i Wanda yinha seda suka Sami sabani dashi. Khadija da Jamila kuwa kowannesu yasake haihuwa Khadeja tasake haihuwar khamil. Jamila sadam Yanzu khadeja tanada Yara ukku kenan Abdul Kareem,maneer,khamil. Jamila kuwa biyu.ali,sadam Zakiyya kuwa yaranta hud'u zainab,aisha,asiya, Sadiq, Wayannan yaran sutaso cikinso dak'aunar junansu daga bayane gimbiya Jamila tadasawa Y'ay'an ta k'iyayyar Yan uwansu. Ahakade ake zaune harsuka girma dawannan k'iyayyar acikin zukatansu. Wataranar laraba ranarda bazan,man,taba har lumfashina yayanke itace ranar da,aka daura musu aure domin aranar Abdul Kareem mutuwace ka,dai beyiba awannan ranar seda yayi wata 8 Yana cikin halin jinya munyi yawon zuwa asibiti har mungode Allah Amma Kamar Kara ciwon akeyi ciyon damuka rasa mafarinsa.seda mlm Ahmad yabashi temakon kana Alla yabashi lpy. Kumayace se sunbar masautarnan kana zewarke Baki d'aya. Hakako akayi suka hada inasu2 shida matarsa sukabar k'asar Baki daya. Basu,suka dawoba seda suka shekara 9 acan duk yace zedawo memartaba ne kehanashi dawowa. Koda suka dawo da d'ansu kyakkyawa dashi sankowa k'inwanda yarasa. Amma fa Daren farko dasuka kwana amasarautarnan aranar ciwon Abdul Kareem yadawo sabo. Munshiga tashin hankali mutuk'a. Matarsa takira mlm Ahmad tagayamasa. Amma yace muddin zekwana cikin masarautar tobaze Sami lpy ba. Shiyasa memartaba tattarasu yamayarda shi Abuja acan yasamasa ayki. Shida zuwa Yola fa daga shekara seshekara. To kinji abunda nasani acikin tarihinmu. Kowa wurin yayi tsit ana saurararo.domin duka yaransu bawanda yasan wannan lbr .manyanne kawai sukasani. Bilkisu ce tafara magana Kamar haka "hak'ik'a bayanda za,ayi Abdul Kareem yakwanta lpy amasarautar nan. Amma yanzu kamin nace komai Ina Jamila? Tana hospital cewar fawas. Aje azo da,ita. Tashi fawas yayi da shi da hafsat da fauzan.suka fita basuma jiracewar iyayen nasuba. Ko minti 30 basuyi datafiyaba segasu sundawo doke da gimbiya Jamila dukjikinta anannade da bandeji sabida ruwan da maruraita keyi. Ajiyeta sukayi cannesa da mutane kad'an.kana suka Koma suka zauna.ruwa bilkisu tace abata. Cikin hanzari Fulani dakanta taje takawo Mata ruwan. Karb'a tayi tafara karanto addu,oi kariyar sihiri takai tsawon awa biyu tanayi kana tabawa hafsat tace taje tabata Tasha sauran tashafe Mata jikinta dashi. Hakako akayi Yanda hafsat tagama mata.seko kawai kurajen sukafara bacewa Kamar amafalki.seda suka bace b'at. Kana tace duk sutaso suje lanbon masarautar. Tashi sukayi Baki daya suna biye da ita.sunyi tafiya metsayi kanatace. Sutsaya anan. Fauzan da fawas da galadima da memartaba subiyota bamusuko akayi ahakan dansu yanzu kallon ikon Allah kawai sukeyi. Seda suka,kai can k'uryar lambun inda bamezuwa wurin kana sukayi wurin wata tsofuwar rijiya. K'arasawa tayi wurin rijiyarnan ita kadai kana taduka tasaka hannu acikin wannan rijiyar mizurfin gaske kamar tasa acikin kwano.segayadai tafitoda..... Kuyi hak'uri dawannan zuwa safe. Autar alheri....✍️✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 51 & 52 ___tafitoda sandar mulkin masautar Yola da takobi tareda wata katuwar laya nade taredasu. Aycikin matsanan cin mamaki da Al,ajabi memartaba da galadima kekallanta.kasowatayi wurinsu takwance layar tabawa galadima sandar da takobi.Tarik'e layar ahannuta. Juyawa tayitabar wurin.tanufi sashen Abdul Kareem.hakasuka maramatabaya.tana zuwa tawuce tsakiyar perlon sa.dede wurin wani gilas center dake wurin.jaye gilas din tayi kana tacewa fauzan yaje yanemo Mata mabugi zata balla tys din dakewurin. To yace kana yajuya cikin hanzari.ko minti 10 beyidatafiyaba segashi yadawo dawani k'aton mabigi.su ukku sukad'aukoshi da shi da fawas da ma,aruf.ahaka sukakawoshi nik'i,nik'i. Hannu tasakazata karb'a. Galadima yace dakibari kinuna masu inda kikeso abige suyimakiko.ko kallonsa batayiba takarb'a da hannu daya tashiga bige wurin.seda tayi gini maizurfin gaske haisun faratunanin kodebakomai anan itace take ganin kamar akwai.tunaninsu ne yatsaya cak sabida ganin wani hayak'i yafara fita daga cikin ramin datake gini. Bata fasaba ahaka tacigaba da ginin datakeyi takai Kamar Minti 30 tanayi.sa,annan tadago tadubesu abirkice.suma duk sunzuba ido itasuke kallon,"kudan kauce gefed'aya dukanku Amma Banda Jamila. saurin kallon gimbiya Jamila kowa yayi batareda sunkaucenba. "Kukauce nace ah,ah. tafada,atsawace. Aykamin tarufe bakinta duka sunkauce harda memartaba da shugaban k'asa, yauduk an,ajiye sarauta da mulki. Hhhhhhhh wata sarautar nagaba gawata🤣🤣yau bilkisu tabuga kambunta. Gimbiya Jamila cetayunk'ura zata jaye itama.cikin fada da tsawa bilkisu tace Ina kuma zaki aydoline kitsaya kigirbi abunda Kika shuka muguwa kawai. Cikin matsanancin tashin hankali da fargaba gimbiya Jamila tabud'e bakizatayi magana.. bilkisu tace karkice komai Adana kalamanki domin basuda amfani ayanzu kirikesu Dan lokacinsu yariga yawuce. Aykowa dakewurin yak'ame cikin tsantsar mamakin kalaman bilkisu domin duk kalmardatayi K'ara sakasu arudani takeyi. Tsayawa gimbiya Jamila tayi kawai takasa matsawa daga inda take Dan bilkisu bak'aramun tsoro tabataba. Juyawa bilkisu tayi wurin raminnan datayi tasoka hannuta kamar bawani rami mezufuba. sekawai tafitoda shi. Salati sukad'auka bakid'ayansu cikin wani sabon tashin hankali.ganin Y'ar tsana a hannuta mekamada Abdul Kareem sak bawani banbanci sedai kawai ita itacene shiko mutun.gata andaureta da igiyoyi duk jikin igiyar bisas,shen jinni,ne.gakuma wasu Qayoyi da,akasosoka akowace gab'a tay'ar tsanar.setururin hayak'in dakefita ajikinta haryanzu shedar sihirin na,nanbekaryeba. Mik'awa gimbiya Jamila tayi tace"karb'i dahannuki kirik'e kamin nak'are dasauran. K'inkarb'atayi.sefaman zare ido takeyi tana kallon y'ar tsanar cikin matsanancin tsoro..kikarb'a nace.bilkisu tadaka Mata tsawa Karb'a tayi hannuta nakar,karwa.sewani masifaffen gumi take had'awa..juyawa bilkisu tayi tabarwutin.haka duksuka sakebinta abaya cikinfargabar mizata koma tonowa. Haka gimbiya Jamila matabisu abaya duk ilahirin jikinta rawa yakeyi. kusan yrm Ali tayi cikin harzari yajabaya kwab'e fuska tayi tana Masa alamar katausayamun. Haure kansa yayi kamar begantaba yakutsa yayigaba kamarba mahai fiyarsaba. Haka tabibayansu kamar mujiya acikin tsuntsaye. Domin duk,wanda tayi kusansa gocewa yakeyi cikin hanzari.dan wani masifar tsoronta sukeji sabida wannan Bala,in dake hannuta.ahaka suka doshi sashenta nanma dukwani Abu dakeciki nasihiri seda bilkisu tafito dashi. Suna fitowa sashen galadima suka nufa cikin mamaki kowa yake kallanta.harsuka K'arasa tsakisar perlon. Bilkisu kuwa bedroom din galadima tanufa tanashiga tajaye bed din seko gawani k'aton tukunyar k'asa atsakiyar bed d'in juyawa tayi takalli zakiyya tace d'auko wancan Abu dakika ajiye. Tunkamin tarufe bakinta zakiyya tadauko tukunyar suka fito.komawa sukayi d'akin taron. Sedakowa yasami wuri yazauna kana bilkisu tace" yanzude dukkunganewa idanunku abunda kecikin masarautarku ko? Eh suka amsa cikin jimami "Ok to yanzubazance komaiba sabida banada nufin sharri ataredakowa duk,abunda kagani kaikashuka abunka.sabida haka kowade yasan abunda yayi basenagaya masaba .tukowa yafad'a Mana wannan abun,buwan damuka d'auko naminene? Miyesukeyi a inda mukadaukosu? Kubawa Yan uwanku amsar tambayarnan inko bahakaba Toni zanbada Kuma innafada dakaina Kona cilastama kamin kafada totabbas abunda kayi zedawo kanka.kumabaruwana Dan nagayawa mutun gaskiya. Nisawa gimbiya Jamila tayi kana tace hak'ik'a bazantaba yafewa kainaba Dan nacutarda ku tahanyar da bawanda yasani se Allah Amma Dan girman Allah kuyafemin. Wannan abun dakuke gani nidakaina naje wurin boka akayishi domin kar Abdul Kareem yasami damar Zama amasarautarnan bale yazama sarki. dukciwon da Abdul Kareem keyi wannan abun ne sila. Amma Dan girman Allah kuyafemin nasan abune mewahalar gaske nasami yafiyarku.amma wlh Allah natuba Kuma nayi nadamar halayyata tabaya.takarashe zancen cikin kuka metsima zuciya. Gabaki d'aya wayanda ke perlon kallon mamaki sukebinta dashi cikin tsantsar tashin hankali. Fulani kuwa inbanda kukaba abunda takeyi itada hjy maryam da yrm kamil yrm maneer..suko su yrm Ali sunyi tsuru,tsuru cikin tsananar jinkunya abunda mahaifiyar tasu ta aykata. Memartaba kuwa yasandare jikinshi duk yak'ame Kamar Wanda bashida Rai. Sabida rud'ani datashin hankali. "Dan Allah kuyafemin nasan nacutardaku.amma kuyafemin Dan Allah. Cewar gimbiya Jamila Wlh bazan tab'a yafemikiba kisani muguwar Mata kawai Ashe duk Wannan bala,in da Abdul Kareem kefama dashi shekara da shekaru Ashe kecesila. seyanzu dakikaga asirinki yatonu zakizo kinafadar kinyi nadama nadamar banza.nadamar dabatada Rana macuciya kawai Allah ya Isa tsakanina Dake wlh. Kuma baniba ko shi Wanda kikacuta bazeyafemikiba day'an uwansa gasunan duk bamuyafeba. Nashiga ukku Dan takawa kasa Baki tayafem..k'asarasawa tayi danganin wani mugun kallon dayake jifanta dashi. Yanzude ya,Isa haka abar zancen Neman yafiya daga baya ayishi muyi abunda kegabanmu yanzu.cewar bilkisu Jamila,Na,am ta,amsa "wayannan layun danafidda asashenki naminene? Wlh duk suna dagacinkin aykin danakeyi Dan nataba memartaba da Fulani .shiyasa batasan Zama masarautar Nan sed'ai tazauna Abuja gidan d'anta. Okk to kawosu anan tunda kinfad'i gaskiya.inda tanuna Mata ta,ajiye kayan. Fawas bilkisu taduba tace yaje yakona su ba,abunda zesameshi. Hakako yad'au kesu yajecannesa da lambu kad'an yak'onasu. Kallon zakiyya tayi kanatace kekuwa wanna tukunyar tamicece Kika ajiye? Kuma sandar mulkin masautar Yola da takobi danad'auko arijiya miyasa kikajefasu aciki? Mutanen wurin kowa yayi tsit harmasu kuka sundena sabida wani sabon mamaki da,akashiga.sabida gabaki d'aya galadima kowa kezargi sabida shene k'annen sarki Kuma shi balkisu tabawa su data fidda. Ganin abunda suke tunani yasa bilkisu cewa Wanda kuke tunani bashi yajefasu acikiba.nabashine sabida shene namuji shiyafi dacewa nabawa Dan matarsa tajefasu. Shiru sukayi suna sauraren ikon Allah. Kenake sauraro. Zakiyya tasake jiyo muryar bikisu. Niba,abunda nasaka bani nasakasuba sedai insharri zakiyimun. Mek'ewa balkisu tayi cikin hanzari zata mareta sekuma tafasa.mutmushi tayi kana tace....... Kuyi hak'uri Dan Allah darashin jina dabakuyiba Wlh Dr ne bashida lpy tunjiya da dare shiyasa seyanzu nasami natsuwa kuyi hak'uri pls 👏👏 Autar alheri......✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 53 & 54 ___murmuushi tayi Wanda yafikamada na mugunta kana tace. Aliyu nadawo kanka miyasa katurawa Faisal aljani dazecutar da shi da matarsa wadda tarasu? Kuma Wannan auren da ka d'aura abisa wace manufa kad'au shi? Shiru yrm Ali yayi ba amsa se zare ido dayakeyi. Kainake sauraro Bilkisu tafad'a tana kafeshi da birkitaccin Idanuwanta..ha_haba kekuwa baiwar allah miyasa zakizo kirusa Mana farinciki damukeciki ayau? Mimuka yimikine? Niduk wad'annan abubuwan dakike magana akai ba wanda nasani acikin.yakarashe zancen Yana kallan mutanne Dake wurin Dan yaga wane yanayi suke ciki. Ay yayi saurin yink'asa dakansa dumin kowa shiyake kallo cikin tuhuma darashin yarda. Musamman memartaba da Abdul Kareem. Galadima kuwa inba zakiyya ba bawanda yake kallo awurin danshi yarigada yashiga rud'ani soyake kawai yasan wannan mird'ad'd'en Al,amarin da mutane dayawa kezarginsa harda masu horema yayansa kunne dande Allah yasa Yayan nashi Yana sansane bayaganin laifinshi ko ance yayi wani abun bayarda yakiyiba da tuni anhad'asu. Murmushi kawai Bilkisu yasakeyi.tana girgiza kanta cikin alamun zakusani kuwa danzanyi maganinku. Juyawa tayi wurin gimbiya suwaiba kana tace to sekai suwaiba kezakigayamin inda kikaje da safennan keda yarki kokema taurin kan zakimi..ay tun bilkisu batai k'arshen zancentaba gimbiya suwaiba tatuma tadire tana zare ido sekace ankama Wanda yayiwa sarki k'arya. tana fad'an niiiiiiiiii inanaje kuwa.kematarnan kiji tsoron Allah kidena Wannan had'e had'en dakikeyi. Haba jama,a k'azafi bawuya. Allah koh🤨? Cewar bilkisu tana dage gira d'aya. Harara duk suka zafga Mata afakece.amma ita tagansu murmushi kawai tayi domin ita wlh dariya masuke bata.. mik'ewa tayi tsaye tana fad'ar toshikenan tunda kunce haka. Kallon memartaba tayi dayayi zaune Kamar andasashi."Tace sarki habibullah. Juyowa yayi Yana kallanta Amma yakasa amsawa.itama batajira amsarsaba tacigaba dacewa "kanajinde yanda nayi da ahalinka tunfarko haryanzu.tokasani bilkisu Bata zalunci dasaninta sedai in Allah yajarabcetane domin nimabaiwarsace kamarku to sabida haka duk,abunda kagani karkayi kuka Dani su,suka jawa kansu. Tana isarda zancenta tayi wani juyi Kamar ana kad'a alkwato. Cikin wani mugun sabon tashin hankali duk,suka mek'e tsaye.zasu gudu harsarkin. Ganin bilkisu tafice daga jikin yasmeen tafifo musu asalin watasiffa tadaban wadda ba siffar da Allah yahaliceta dashiba Kuma basifar bantsoroba. Kyakkyawar mace tafito Fara sol kuma doguwa. Gasumar kanta hartana ja, ak'asa.idanuwanta kuwa har kashin ido sukeyi sabida haske. Magana tayi masu cikin hanzari ganin suntsorata zasu gudu"inazakuje? Kada wadda yafita anan ay yau tatsoro takare niba,abunda zammuku kudawo kawai. Ahaka sukadawo cikin tsoro da fargaba suka dosana duwawunsu suka zauna Amma duk ilahirin jikinsu rawa yakeyi. Yrm Ali da gimbiya suwaiba da zakiyya kuwa duk cikinsu yad'uru ruwa inbanda gumi ba,abunda sekeyi. Komawa bilkisu tayi cangaba hold din tanuna zakiyya da yatsa tace tazo.tasowatayi Kamar wadda k'wai yafashewa aciki domin duk abunda zasuyi Yanzu daga zuciyarsu har gangar jikinsu duk sarafawar bilkisu ce. Seda takawo tsakiyar d'akin taron kana tace Mata tatsaya.tsawartayi tana kallansu "Keeee zakiyya.bilkisu takirata cikin murya mebantsoro.seda tarazana.na_na,am Wayajefa kayan masarauta acikin rijiya? Nice nice wlh Miyasa kikajefasu? Sabida kar sarauta tazauna cikin zuri,ar habibullah domin muddin ba,aga wayannan abubuwanba bayanda za,ayi asake nad'a sarki cikin y'ay'an sa ko jikoki.shiyasa najefasu Kuma wannan layar Dake taredasu bazata Bari kowa yasan suna cikiba kosuyi wani abun se in ninagayamaka suna ciki. Nayi hakanne Dan daga baya bayan ran sarki nasaka afiddo se,abawa mijina mulki ko Sadiq. Okk sabida rayuwarsa ahannuki takeko.ah,ah tafad'a araunane. To tukuyar damuka fiddafa tamicece? Tamallakar mijinace dagani se yayana.kuma komi akace nayi bazeyardaba Kuma duk,abunda nakeso shizeyimin. Nakarb'o tane tunlokacin da yayimin gargad'in karnasake saka Baki akan lamarinsa da yayansa. Shikenan ay yanzu Kuma kinyiwa kanki domin lokaci yayi dazaki girbe abunda Kika shuka. Domin duk wad'annan abubuwan dakika fad'a kanki zasu dawo.kuma kisani Aminullah baze taba mulkar masarautar yola ba domin Allah be hukuntoshi dayin mulkiba. Kuma Baki Isa kicanza hukuncin Allah ba. Hakama y'ay'an ki bawanda zeyi mulki amasarautar nan sakamakun Wannan sharnin dakikayi. Juyawa tayi wurin yrm Ali shima tace yazo.haka shima yataso jikin amace. Miyasa katurawa Faisal aljani tun Yana yaro? Eh ninaturashi nida yrm sadam ne mukaje wurin boka akabamu wannan aljanin domin yamayar dashi mazinaci. Amma yadawo yace hakan bazeyuba. Shiyasa mukace to acire Masa macce arai ta yaddabazata biyamasa bukatarsaba Kuma asakawa matarsa matsananciyar Sha,awar tayadda koyaya yayi baze kauce mataba.sedai Sha,awa takasheshi Dan bamaso yagaji mahaifinm. Okk sabida rayuwarsa ahannuku takeko ko? Ah,ah. To auren da kadaurawa yarka da Faisal fa? Shima mun daurashine danmusami damar dazamukauda shi cikinsauk'i. "Shikenan kasani duk way'annan abubuwanda kayi kanka kacuta domin kuwa duk halin da Faisal yakasance ada ahaka zakadawo da izzinin Allah sekagirbi abunda kashuka. Juyawa tayi ga gimbiya suwaiba itama tace tazo haka itama tazo Kamar yadda sukazo Suma. Suwaiba inakikaje dazu dasafe keda yarki? Wlh wurin boka mukaje Nan tabasu lbr duk yanda sukayi da boka Seda takai k'arshe.bilkisu taceshikena.allah ya fiku dukanku. Amma kisani Faisal bazega y'arki yauba sedai abunda kukayi yakomamuku. Kumazancen saduwa banada hurumi akai muddin matarsace sedai kisani kofiye dahakan,kikayi Baki,Isa kib'ata Yasmeen a idan shiba.dumin Allah tamikawa lamarinta bawani bawansaba. Zancen aure kuwa baruwana Dan ban Isa inja da maganar Allah ba Dan bazan hanashi yin aureba. Sedai wanna aure da,akayi yanzu shinadabanne Amma hukunci na hannu iyayensa banada hurumi akan wannan. Kuma kowanneku yaje dakansa yak'ona kayan sihirinsa inbahakaba.hummmm zamusake had'uwa seyayimin bayani nabarku lpy. Sekawai tawuce cikin bangon hold d'in. Aygabaki d'aya wurin kowa yayi mutuwar wuccin gadi sabida Al,ajabi. Sunyi kusan awa d'aya ahaka kana memartaba yayi gyaran murya. Duk natsuwa sukayi suna sauraronsa.magana yafara cikin rauni da alhini yace "hak'ik'a wannan abun dakuke aykatawa acikin Wannan masarauta yagirgizani bantab'a tunanin zaku iya cutarda junankuba.musamman ke Jamila kisan na aurekine badan Ina sankiba sedan yiwa mahaifina biyayya Amma abunda Kika sakawa zuri,arsa dashikenan duk soyayya dayanuna muku keda Yar uwarki. Tokisani bazan sakekiba.amma kije ke,kikasani wannan ma ya isheki. Kekuwa zakiyya da nasan Dan uwana kikeso yayi mulki da wlh Allah komi zeyi seyayishi Dan bazan tab'a yarda nakarb'eshiba. Kinga seyayi mulkin cikin sauk'i batareda kincutarda shiba. Dukanku anan bawanda zancewa komai Kuma bawanda zanhanawa mijinsa yimasa hukuncin akan sab'awa Allah dayayi.maganar auren Faisal da sameera kuwa tana hannu iyayen Faisal din duk yanda sukaga yadace da d'ansu sesuyi baruwana acikin. Shawara d'aya zanbaku kuyanke hukuncin dayadace karkuyi Wanda zaku dawo kuna danasani. Kowa yatashi na sallameku..tashi sukayi bakid'ayansu jiki amace wasu Kuma nakukan nadama sukabar wurin. Gimbiya Maryam Kuma kuka kawai takeyi tana tunanin hukuncin dazatayi akan Wannan auren sharrin. Itakuwa fulani izuwa yanzu tadena kuka domin zuciyarta tarigada tabushe.rugume kawai take da yasmeen tana jiran sugama ficewa Akira mijinta yad'auki matarsa. Alhaji Abdul Kareem ma da Yan uwansa duka bawanda ya,iya motsawa duk tunanin hukuncin dazaduyiwa wannan auren sukeyi...seda kowa yagama ficewa akarage iyasune kawai sanan fulani tayi k'arfin halin cewa fauzan yaje sashenta yakira Faisal yazo yad'auki matarsa.to yace kana yafita ko minti 8 beyi datafiyaba segaya yadawo cikin tashin hankali Yana fad'in... Senaga comment dinku tukunna zakujini inbangani bazaku jiniba. Daga taku har kullun mesan farin cikinku *YASMEEN AHMAD 🥰 AUTAR ALHERI 🥰* Autar alheri.....✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🤴 By Yasmeen Ahmad (🥰 Autar alher🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 55 & 56 ___yana fad'in Yaya Faisal fa bashida lpy wlh Gaya can se murk'ususu yakeyi idanuwansa nak'afewa.innalillahi wainnailaihiraji,un sukafad'a atare suna kamahanyarfita. Kuma Dede wannan lokacin yasmeen tafarfad'o. Bud'e Ida nuwanta tafarayi ahankali tasaukesu akan fusar fulani Dake cikin tashin hankali. Motsa labb'anta tayi ahankali tace "granny mimukeyi anan?Ina Dr na yake? Hamdala Fulani tayi kana tace yanacan sashena Zaki iya tafiya muje mudubashi bashida lpy ne. Ay tunkamin Fulani takai karshe tayi wuff tafice daga hold din.mik'ewa tayi itama tabibayanta...su yrm muneer kuwa sunashiga babban perlon sukaga bakowa.wucewa sukayi aperlo na biyu suka sameshi kwance akan tyls se murk'ususu yakeyi idanuwansa nashirin rufewa aycikin hanzari yrm maneer yayi kanshi yanafad'in.Faisal, Faisal. Amma Ina baya iyamagana sedanne mararsa dayakeyi. Arud'e alhaji Abdul Kareem kefad'in innalillahi inagafa ciwonnan dayake famadashine tunkurciya..ah,ah Yaya kana ganin hakan ze,iya faruwa bayan yanada Mata. Yrm sadam ne ya,amshe zancen dacewa Kai fawas zoku kamashi mukaishi hospital Mana kuntsaya Kuna kallan mu. Ah,ah wlh ingafa shine matsa mararsa kad'an kaga za,agane inshine base munje hospital ba se inhadomasa Lipton da lemon tsami sauran Wanda nasha jiya. Atare duk suka kallonsa cikin tuhuma.saurin noce kansa yayi cikin jinkunyar abunda yafad'a. Girgiza Kai kawai yrm maneer yayi yakai hannu wurin marar tasa yad'an Danna kad'an.k'ara yasaki yana k'ank'ameshi. Kagani ko abbah wlh shine bara nahado masa...okk yisaurito. Yajuya kenan Yasmeen nashigowa dagudu..yrm maneer kuwa yasake Dr F A yajuya zuwa bathroom din Fulani yad'auko ruwa yashafe Masa jikinsa dayayi bala,in zafi yanzu fauzan ne yarik'e shi. Su dady tagani tsaye sunkewayeshi.karasawa tayi wurinshi cikin hanzari Bata tsaya komaiba tarungumo shi ganin halin dayakeciki tana sakin kuku. Fad'in takeyi nashiga ukku miyasameka my Dr dama bakada lpy ne bansaniba.takara shezancen tana k'ara sakin kukan. Fauzan datun shigowarta yasake matashi ganin jikinsu ze iya haduwa insuka rik'eshi tare domin shimafa irin Dr F A ne akwai izzar jinin mulki nayawo ajikinsu bayaso hayaniya kokad'an. Sab'anin fawas dashi baruwanshi Kuma ma,abuci barkwancine. Hararrata yakeyi jin waibatasan bashida lpy ba duk wayajamasa ciwon inba itaba Yanzu hakama tunkawota batayarda dashi bane shiyasa yake wannan wahalar. Shiko Dr tunda yaji Yasmeen ajikinshi yak'a durmuyewa.jintafara shafa fuskarsa yasashi k'ara rungumeta ajikinshi Yana murk'ususu.wata muguwar mirdawa mararsa tayi aybesan sanda tacafki bakin yasmeen ba yafara kissing Yana tsotsa Kamar mayunwacin zaki. Shidai dady Yana ganin shigowar yasmeen yafice domin shi tundaga nafeesat yakejin tsoron tsayawa in Dr natare da matarsa. Yrm sadam ne yaga abinda kefaruwa juyawa yayi cikin sauri yabar perlon Koda yafita babban perlon acan yataradda alhaji Abdul Kareem.zaunawa yayi shima suna jiran fawas. Acan kuwa yasmeen ma cabke lallausan harshensa tayi tana tayashi.ganin duk jikinshi rawa yakeyine yasa tayi yunk'urin Janye bakinta Amma Dr yace bensan zancenba hasalima dukya gigice Gaya mararsa sek'ara kullemasa takeyi duk,abunda yakeyi baya cikin hayyacinshine domin ciwon yaci zarafinshi.danneta yayi Yana k'ok'arin tura hannu cikin rigarta yakamo breas dinta. Rik'eshi tayi tanaso ta ankarar dashi inda suke Amma Ina k'ok'arin kawai yakeyi yacire Mata suturar jikinta. Fitowar yrm maneer ceta ankararda fauzan Dake zaune gefe abinda kefaruwa. Aywata muguwar zabura yayi zebar parlon shida yrm maneer dashima fitowarsa kenan yayi Wannan gane,ganen. Fitasukayi harsuna gwara kansu wurin sauri.duk acan babban perlon sukazauna inda iyayensu suke zaune. Acan kuwa Dr F A yayi nasarar kamo beas dinta murzasu yakeyi cikin zallar fitinar Dake dawainiya dashi Amma duk ganiyakeyi abun bemasaba. Yasmeen ma ganin halin dayakeciki gakuma iyayen nasu subar perlon yasa tafara temakamasa.tana mayarmasa da martani. Shafa jikinshi tafarayi tana yamutsa sumar kansa zuwa wuyansa haka tarink'a yink'asa da hannuta hartakawo k'irjinshi shafashi takeyi sosai tanadan murza kwantacciyar sumar Dake wurin zuwa nipple d'inshi.cire bakinshi yayi daga nipple dinta dayake famar tsotsa yasaki wanidan sauti shiiiiiiiii ashhhhhh seyakoma kafa bakinshi awurin. Itama yanzu tafara sauka daga layi taduk'ufa wurin ganin tasamawa mijinta natsuwa.kasatasakeyi da hannuta hartazo wirin mararshi tafara shafa Masa ita cikin salo mewuyar mantawa arai.lumfashi kawai yake saukewa yanajin wani sanyi naratsa mararshi harcikin zuciya.tura hannun ta idayi cikin wandoshi takamo joystick dinshi seda gabanta yafad'i yanda tajita tayi wani irincika gata atsaye K'yammm Kamar rodi murzata tasomayi cikin k'warewa tana lailayawa harzuwa 2 balls dinshi da matse,matsen d'uwawunshi. Bashiri yasaki boos d'inta yagantsare.yana fad'in washhhhhh Allah ahhhhhhh yassssss. Seyakara sakata ajikinshi yashiga shinanata Yana yamutsata tako Ina domin shifa yanzu baya ganin komai baya jinkomai.muradinshi kawai yajishi a cikin koginta. Mik'ewa tsaye yakesanyi Amma yakasa sabida mararsa da haryanzu take ak'ulle. Ganin hakanne yasa yasmeen yunk'urin mik'ewa tsaye Amma yahanata. Bakinta takai setin kunnenshi cikin yink'asa damurya tace mikakesanyine fifin dad'i na.tak'arashe zancen tana sakarmasa wani shi umin kiss akunne.k'ank'an meta yayi ajikinshi.dakyar yafara tattaro sauran jarimtar dataragemasa yanahada kalmomin cikin duburburcewa yanafad'in." Dad'i_dad'in ohhhhhh da_dad'in sex me pl_pls.aybata Bari yakai karshe ba taturashi yayibaya anan tsakiyar perlon.gadukkan alamu dai sunmamta ainda suke. Binsa tayi tafara kok'arin ciremasa rigar jikinsa.cikin rawar jiki ya tayata akacire arwandon yarage saura boxes kawai.hajiya babba kuwa sewutsil wutsil takeyi tana Harbin iska. Kayan jikinta itama tacire batabar komaiba.runduma,runduman boom boom dinta da boos d'inta Kamar sufado k'asa sabida girma da Sha,awar datarufeta tsinin kan 🍌 d'inshi takalla taga yadda taketa Zillow da haniniya acikin boxes.lumfer shitaja cikin kissa da sigar Kara sundurmuyar da mijin nata. Tajaye boxes d'in yayi k'asa seko ga Shand'amar burarsa tabayyana. Kamota tayi tafara kok'arin sakata abaki tana lasa tana lailayawa da harshenta. Shigo gogan Nishi kawai yakeyi. Yawu tatara abakinta tashiga yimasa tsotsar lollipop 🍭setaja takaita harmakoshinta kana tatsuke bakinta tadawo. Dr F A kuwa nishin dayakeyine yafara sauyawa yanafita dadan k'arfi domin yakasa daurewa.hakayakeyi Nishi,Nishi kuka,kuka. Ganin yak'ara ficewa daga hayya cinshi ne yasa tacire bakinta. Taraba k'afafutanta biyu tasashi tsakiyarta.tafara k'ok'arin tura 🍌 d'inshi cikin HQ dinta dannawa takeyi ahankali.shiko jin dimin ni,imar dakefita daga jikinta yasashi riko k'ugunta cikin hanzari jikinshi se cira yakeyi Yana karkarwa.yadannata dak'arfi.seda suka saki K'ara atare. Ita na,azabar dataji shiko na dad'in dayarastashi.ahaka tadaure tafarayi sama dak'asa tana cinshi da kanta.habawa ay Dr jin wannan mahaukacin dad'i naratsa kowane lungudasako najikinsa gamaganin cutarsa yafara aykinsa. aybesan sanda yaware muyayaba da iya karfinshi ba yafara kwarara ihun dad'i ohhhhhh ahhhhhh wayyo Allah na wayyyyyo allah wayyyyo, wayyyyo dady kazo katemaki Faisal d'in kazemutu dady Dan Allah katemakeni.wayyyyo. yasssssssmeeeeeeeee wayyyyo Dady da su yrm muneer dasu fawas Dake zaune babban perlon sukafara jiyo ihun da Dr Faisal keyi amugun razane sukamek'e tare dan gabaki d'ayansu hankalinsu yatashi sunyi tunanin kila ciwonne yacanza yayi tsanani dayawa. Jin yakoma tsandara ihun ne yanakiran dady yatemakeshi.yasa suka dunfari kofar k'aramin perlon cikin tashin hankali.kuma adede wannan lokacinne Fulani data biya sashen memartaba tagaya Masa Faisal ba lpy. Itama tashigo perlon.ganin sunbihanyar cikin hanzari itama tabi bayansu. Fawas Dake gaba yadora hannu zebud'e k'ofar kenan. Dr F A yasake sakin wani ihun wayyo Allah dady dadiiiiii dady na katemakeni dad'innnn zekasheni ashhhhhhhhh ohhhmhhhh washhhhhhh dad'in kibarni haka wayyyyooooo dadyy kakawo min d'auki shiiiiiiiiiii yasssssssmeeeeeeeee ohhhhhhh baby ahhhhhhh I'm so sweet baby ashhhhhhh my suger wife ohhhhhhhhh wlh dadiiiiiii ki kasheni zeyi Banga dadyna ba yau inaso naganshi Dan Allah kibarni haka wayyyoooo abbah wayyyyyoooo granny ahhhhhhhhhh Ay wani wawan birki dasukaci atare jikaneyi garamm,gammm guffff, duk sun kwara kawunansu domin duk aharzarce sukazo Kuma bawanda yayi tunani tsayawa kowa borinshi yaga mi tilon Dan nasu keyiwa ihun. Fulani kuwa faduwa tatafiyi sakamakun juyawar da fauzan zeyi yabanketa seda fawas yarik'eta. Aysuna samun hanya kowa yayi Pat dinshi cikin jinkuyar abunda sukaji agaban y'ay'an su da ma haifiyarsu. Wai Faisal neke wannan ihun lallai Yaran zamani se abarsu. Suko fawas da fauzan sunashiga sashensu kowa yanufi bedroom dinshi.shidai fawas yaji Sha,awar tatasomasa Amma Yana watsa ruwan sanyi ajikinshi yakwata.seyaji abun yasakeshi. Shiko fauzan irin Dr F A ne Gaya dama kohalinsu dayane. Kodayakai bedroom d'inshi har mararsa tafara kullewa.tsaki kawai yakeyi Yana zancen zuci fad'in yakeyi gaskiya dolonema.... Yan spc group bana ganin comment dinku dayawa way'an da sukeyi basuda yawa sabida haka kukyara konashiga yajin ayki.😡😡😜😂🤣 Autar alheri......✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By Yasmeen Ahmad (🥰Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 57 & 58 ___gaskiya dolinema naje nasami su abbah suyimin aure.daga baya nak'arasa karatun wannan bala,i har,Ina. bathroom yashiga yasakarwa kansa ruwa Amma ba,abinda yasauya.bayajin komai akunneshi se sautin ihun da yayan shi keyi.tunani yakeyi aranshi Wannan wani,irin dad'i ne yaDr keji yake wannan ihun kodan bashida lpy ne? yatambayi kansa bashida mebashi amsa haka yatashi yashiga kichen had'o Lipton da lemon tsami yasha yakwanta Yana jiran tsammani. Yasmeen kuwa da Dr Faisal sunacan duniyar maji Dadi basusan mikefaruwaba.sundukufa wurin farantawa junansu. Basu,sukasaurarawa junaba seda sukasami cikakkiyar natsuwa.sukai wurin awa 3 suna Abu d'aya Kuma kokadan yasmeen Bata nunamasa gajiyawartaba.kwance sukayi mak'ale dajuna a perlot.sukai ysawon minti 30 ahakan sa,annan Yasmeen tatuna inda suke ay mugun razane tamik'e tana fadar munshiga ukku my fifi. Asashen Fulani famuke. Mirginawa yayi Yana neman abunda zesuturta kansa dashi.seda yasaka boxers dinsa kana yace tomiye aciki dad'in ko,agabanta ay ba,abunda za,afasa bale Kuma sashenta.ni zoma kidan k'aramin Kinji.ido tazaro😳 habade fifina yihak'uri kajiko zomukoma Pat d'inmu Seka k'ara kad'an.baka koshibako? No dad'in nak'oshi sosai ma sedai bana gajiya dakene. Zo kigawani abun.. k'arasowa tayi kusanshi sosai har lumper shinsu nagauraya dajiuna. Hannushi yasaka atsakiyar cinyoyinta yashafo HQ dinta Yana shafa wurin Yana lumshe idonsa.kwantar da ita yayi yabud'e k'afafuwanta.hannu tasaka dasauri tarufe gabanta dashi.dagowa yayi yawatsa mata rinanun Ida nuwanshi.dad'in miyafaru ne?kwabe fuska tayi cikin shagwab'a tace tomizakayi daka Bude min abuna? Ido yad'an zaro😳dudda basa fita sosai sabida fitina. kana yace abunki ko abuna. Kinga naki yanuna Mata 🍌 dinshi datasake cikowa tana harbin iska.Wannan Kuma nawa yasake Kai hannu k'asanta.tonaji muje muyi wanka se koma Pat d'inmu..okk dad'in naji zamu tafi Amma baranagan shi kadan kinsanfa bantab'a kallon sa da kyauba Kinji dad'ina.nide gaskiya ah,ah tafada tana turo Baki gaba.pls Mana Autar mlm Dan nunamin kad'an kinji.yafad'a Yana kallon kyakkyawar fuskarta..dariya tasaka Masa tanafad'ar to naji zanbari..okk to jaye hannuki. Jaye Hannuta tayi shiko yaduko dakansa wurin Yana kallan yanda abun ke lumfashi shafa wurin yakeyi sosai Yana sauke lumfashi jiyakeyi kamar,yacinyeshi Dan so da tsantsar Sha,awa bashiri yakafa bakinshi wurin Yana zuk'o ni,imar deke b'ulb'ulowa yadad'e Yana tsotsa kamin yacire bakinshi yaseta kosashiyar burarsa cikin hanzari jikinshi duk rawa yakeyi yashiga buga Mata gwatso Kamar ingarman doki. Hummmmm ikon Allah se kallo yau Wanda akeroka shiya dawo rok'o wannan jaraba haka Dr Faisal 🙊 Bashi yasahirta mataba seda yasake samun natsuwa sosai duk ya fitarda abunda kecutarda shi. Sa,Annan sukayi wanka anan kana suka runtuma Pat dinsu makale da juna. Fauzan kuwa wunin ranar ahaka yayishi wahalce seda dareyayi fawas dayaga beganshiba tu lokacin dasuka shigo shine yabiyo sawunshi.yana shiga bedroom din shi yahangoshi yashe akasa se birgima yakeyi Yana yunk'urin amai. K'arasawa yayi cikin sauri yanafadin kaima bakada lpy ne shene baka kiranib...bekasaba sabida jindayayi jikin Dan uwan nasa yasaki..salati yasaki dakarfi Yana me fita aguje se Pat d'in su Dr Faisal. Zaune yasamesu aperlo yasmeen tayi matashin Kai dacinyarshi.shiko Yana yamutsa sumarta waiseyayimata kitso.itako sefaman tura hancinta takeyi cikin tsakanin cinyoyinshi tana shakar k'amshin dakefita awurin tanajin wani bala,in Dadi naratsata jitakeyi data janye hancinta kamar tayi hauka.shigowa fawas yayi cikin sauri yanafadin ya Faisal..d'agowa sukayi atare suna kallon shi. Na,amm miyafarune fawas? Wlh fauzan ne bashida lpy tund'azu haryasuma. innalillahi wainnailaihiraji un yafad'a Yana mik'ewa tsaye.yasmeen kuwa rik'e hannusa tayi tana kwab'e fuska Kamar zatayi kuka..tsayawa yayi yace miyafarune dad'in..kuttt😳fawas yace aranshi dad'in yamemeta sunan.."zanbikane.muryar ta takatse Masa tunani.okk Jekidauko hijab sekizo da fawas kusameni acan.to tace tajuya bedroom dinta dantadauko hijab din Shiko fawas biyarta yayi da kallo hartashige saurin dafe wandonsa yayi setin joystick dinshi aranshiy yake fad'in taf,ay dolinema ya Dr yayi ihu irin wannan kayan marmari haka wayyyyyoooo Allah yabani Mata irinki anty yasmeen. Itako tana shiga tad'au ko hijab din tafito sukatafi. *Hattara kareku samarin zamani dama magidanta kusani wannan abun kuskurene babba wanda akegani Kamar wayewa kafita kabar matarka da abokinka wuri d'aya azaune ko k'ane ka ko yayan ka duk shedan ze iya kawata musu San kasancewa da juna in ba Allah yatseba se afara tabka b'arna acikin gidanka Wanda kaida kanka kabada kofa Allah ya karemu Baki daya ameen*🤲🤲 Dr F A nashiga Pat din yawuce bedroom din inda fawas yabarshi Nan Dr F A yasameshi.karasawa yayi gareshi cikin k'warewar aykinshi yafara bashi temakon gaggawa. Cikin ikon Allah ko yafarfad'o.arlurar rage k'arfin Sha,awar yayi Masa data bacci tuni bacci yadaukeshi.koda su yasmeen sukazo har yayi bacci.kozama batayiba sabida wani yamutsawa dazuciyarta keyi tunda tashigo dakin.duban fawas tayi tace Allah ya bashi lpy. Ameen ya ce atak'aice domin shima yanzu bayason ya yawaita kallon ta dan gudun karyakasa danne zuciyarsa. Yayi abinda zedawo yanadana sani. Juyawa tayi cikin hanzari zatabar d'akin jin amai nataso mata.riko hannuta Dr yatafiyi Amma Ina hartakai waje.tashi yiyi shima yabi bayanta cikin sauri abakin barandarsu yasameta Duke tana kwara amai.hankali atashe yarik'eta seda tagama yad'au keta cak yashiga da ita Bedireta ko inaba se bathroom ruwan dimi yahad'a yayi Mata wankan dakansa yasake d'auko ta yadire akan bed shiryata yayi cikin atamfa d'inkin riga da sket tayi kyu sosai kamar kasaceta kagudu. Juyawa yayi zeyi wankan shima Amma tarikeshi tanashirun yimasa kuka.yasalammmm miyafarune dad'in? Komai batace dashiba tasauko taduk'a kasan k'afafuwansa shi Yana atsaye.kanta tatura tsananin cinyoyinshi tana shakar k'amshin dakefita awurin. Dudda haka,jitakeyi beyimataba. Seda taballe wandonshi tayi k'asa dashi kana tajanye boxes d'in tatura kanta cikin tsakanin cinyoyinshi da joystick dinshi tana shakar k'amshin tana lunshe Ida nuwanta. Shidai tsaye yayi Yana kallon ikon Allah Dan yadauka ko tsotsar abonne zatayi kokuma tace zata tayashi wankane.. kallon ta kawai yakeyi itako sefamar shinshinarsa takeyi. Ganin abunnata bana kare bane yasa yarankwafa yad'ago ta Yana Kare Mata kallo.. kwab'e fuska tayi tana kallansa. "Pls fifina kabarni nashinshinaka Allah inbanyiba zan iya koma yin amai.takarashe zancen tana zubda k'wallah. Shiko Dr F A yad'agotane Dan karta durmuyardashi dumin yafarajin yanayinshi nasauyawa..kyaleta yayi bece komaiba tacigaba da shinshinarshi.har takai datasa harshenta tana Dan lasar matse matsen cinyoyinshi zuwa 2 bowls d'inshi.wani mugun Dad'i yaji yarufeshi.kafafuwanshi sufara kar,karwa jikinshi se tsima yakeyi.kasa daurewa yiyi yajanyota dak'arfi Yana mik'eta tsaye.bakibta yacabka nantake suka Koma lulawa duniyar ma,aurata. Seda komai yalafa kana yayi wankan yasake yimata tayi natsarki sa,annan suka shirya sukafita. Basu darje ko inaba se hospital dakanshi yace abashi kayan ayki zeduba matarshi.hakako akayi yadubata sosai inda gwajin far yagano tanadauke daciki natsawon wata biyar Hamdala yafari acuyarsa har afili yanajin wani matsanancin farinciki yarufeshi.kenan tun had'uwarsu tafarko cikin yake Amma beganeba. Rungumeta yayi tsam ajikinshi Yana jinfarincikin marar misaltuwa.tun anan yafara Kiran mutane ummty yafarakira cikin farinciki yagayamata sultan zesami k'ane ko k'anwa.ummty tashiga farinciki sosai dajin wanna albishirdin. Haka yaketa kiranmutane harsuka dawo gida. Wannan cukinde na Yasmeen yak'ara susutarda Dr F A domin kuwa Kamar kar,agani akwaishi yafara wahalarda ita da laulayi kala,kala.kahama k'amshin jikinshi kuwa duk abunda takeyi inde Yana gida tofa bawani sukuni tana mak'yale acinyoyinshi tana shakar k'amshin jikinshi Sabida hakama yanzu inde Yana gida tobaya saka wasukaya masu nauyi dankoya saka setacere wandon wanilokacinma ko boxes seyayi dagaske take barmasa Wannan daliline yasa yadena sakawa Baki d'aya. Bankaren yrm Ali kuwa abin duya duk yadameshi domin wata muguwar jarabace kecinshi kuma yanzu du yanda yayi sex bayajin biyan bukatarsa sema karuwar fitinar dayakeji. Kuma haryanzu bawanda yace komai dangane da auren Dr F A da Samira gawani sabon Bala,in dayakonnokai cikin gidan nasu domin kuwa Samira ma watafitinace kedawainiya da,ita tason kasancewa da namiji kotayaya kullun cikin tsarki takeyi daruwan zafi Amma abunsegaba yakeyi haryanaso finkarfi iyayen.yanzu kowane namiji yashigo gidan sotakeyi tatabashi yayi amfani da ita Ko yayunta maza sundena shigowa Pat din sabida cewa takeyi sesun kwanta da ita. Akwai watarana da ma,aruf yashigo tana zaune aperlo tagaidashi .yatsaya Yana gaida gimbiya suwaiba jikawai yayi tafad'a jikinshi tana shinshinarsa fisgota yayi cikin zafin zuciya ya faffallamata Mari Amma ko,ajikinta.haka tak'ara yicikinshi tana kamo joystick dinshi tana kuka tana rokar ya kwanta da ita .bashiri gimbiya suwaiba tamek'e tana kuka tajata sukabar wurin. Yanxu kullun dakalar abinda suke gani. Ahaka rayuwa taci gabadatafiya inda yasmeen da Dr Faisal suke Renon cikinsu cin so da k'aunar juna Dr bayaso ko kuda sutaba mashi ita.gaya tana samun kulawa awurin Dr da ummty da Fulani domin ganin cikin suke Kamar cikin fari awun Dr. Sultan ma yayi wayonshi Kuma yanzu Yana Abuja wurin ummty sedai suzo sukoma acewarta bazata barshiba seta haihu tamayarmata dashi.cikin yasmeen yashigo watan haihuwa. Yau tunsafe takejin batada lpy Amma tadaure takibari kowa yafahimta.har Dr F A yadawo gidan domin yanzu baya nisa da ita.kwance suke akan bed bayan sungama harkokinsu.setamik'e dakyar tasauko.kallanta Dr yy yace Ina zakije dad'in.komai batace dashiba tawuce bathroom tayo fitsari tafito takawo tsakiyar d'akin kenan mararta tayiwani mugun mird'awa. saurin duk'awa tayi tana salati da duk addu,ar datazo bakinta. Dr F A Dake kwance yaji tana addu,oi mik'ewa yayi yadiro daga kan gadon bakomai ajikinshi sabida jintafara Nishi dakarfin gaske. Kanta yayo cikin rud'ani yakekiranta Amma Ina nak'uda tarigada tazo gaggab.ganinhakan yasa yajawo boxes d'inshi saka yajuya yadauko jallabiyar daze sakawa kenan yaji tayi Masa wata muguwar damk'a ak'afa.juyiwa yayi gareta cikin sauri ganin yayi duk ilahirin jikinta rawa yakeyi.rankofowa yayi danufin d'aukar ta hakanan yawuce da,ita hospital aybashiri ya,ajeta jin gaba d'aya jikinta yak'ara kar,karwa se gumin azaba take had'awa ga addu,oin datakeyi.duk tacukuykuyeshi yahanashi dagatan. Wani nishin tasakeyi mekarfin gaske sekodai ga....... Autar alheri.........✍️✍️ 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 *IZZAR MULKI*🇳🇬 🤴🎷 🇳🇬 🤴🎷 By Yasmeen Ahmad (🥰 Autar alheri🥰) *ALHERI WRITERS ASSO* A*W.A https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap Page 59 & 60 ___sekodai ga baby girl tafito d'aukar baby yayi cikin farinciki Yana hamdala ga ubangiji talikai.yasmeen kuwa tayi lak'was tana mayarda lumfashi.daukar abunda zeyi amfanidasu yayi yazo yayankewa baby cibinta dudda mabiyiyar batazoba nad'eta yayi ya ajiyeta gefen yasmeen. "Dad'in sannu kinji nagode sosai da wannan kwautar da Allah yayimana nago... bek'arasaba sakamakon wata damk'a da yasmeen tasake yimasa jikinta sefaman zari yakeyi addu,a ko duk wacca tazo bakinta ita takeyi tajigata sosai. Shikuwa Dr F A duk hankalinsa yatashi matuk'a.dudda zamansa likita Amma yaji tsoro Dan gani yakeyi kamar zatayi yanda yayarta tayine. Shikanshi yanzu jikinshi rara yakeyi Fadi kawai yake kiyi Nishi kinji dad'in kiyi Nishi sosai..bazan iyaba Fifi k'arfina yak'are Allah katemakeni kafidda min komiye acikina..rudewa ya idayi jin tace k'arfin ta yak'are. Dukowa yayi yak'ara tale k'afafuwanta yasaka hannu yabud'a gabanta kad'an cikin sauri yake fad'in daure kiyi Nishi dad'in Dan ga baby Nan yakawo Kai yi Nishi kinji. Bazan iyaba Fifi.yasalammmm pls dad'in kidaure kiyi Dan Allah kirufamin asiri karna rasaki Kamar yadda narasa yayarki wlh Ina rasaki Nima mutuwa zanyi Dan Allah kidaure kinji..mutuwa tanakan kowa fifina bamuda hurumin tsiratarda rayuwarmu aduk lokacin da Allah yaso karb'ar ta inlokacinaney...bebari tak'arasaba yarufe matabaki Yana girgizamata Kai almar tadena fad'ar hakan. Murmushin k'arfin halin tayi kana tace tokaroka Mana Allah yarabani da kominene lpy..ameen dad'in Allah katausayawa wanna bawar taka kafidda Mata koma minene acikinta lpy Dan alfarmar annabi da Al,QurAni. Nan yacigaba dajero addu,oi ba kakkautawa..ay ko komin 2 beyi dafarawaba wani Nishi mai k'arfi yaxowa yasmeen yunk'urin mik'ewa tayi.yayi saurin danneta yanata addu,a . Seko ga wani baby yafito katoto dashi baby boy tareda mabiyiyarsa hamdala yarik'i Yana godewa Allah yad'auki yaran duka biyu yarungume yanajin sansu naratsa kowane lungu dasak'o najikinshi. Seda yayi masu addu,oi masu tsayi kana ya,ajiyesu.duk'awa yayi yadauki yasmeen cak bedireta ko inaba se bathroom ruwan dimi yahad'a yayi Mata wankan dakansa.Yana gayamata kalamai masu dad'i daratsa zuciya seda yawanketa fas kana yafito yad'auko Mata Pant da Pat yakawo Mata yasaka.yakoma d'aukota yadawo da ita bedroom din yadireta kan bed yad'auko Mata tufafin dazata saka. Juyawa yayi gayaranshi dakansa yagyarasu yasakamusu suturarsu tajarirai yakaisu gefen mamansu ya,ajiyesu suka fito ras dasu gwanin Sha,awa Dawowa yayi yagyara wurin dakansa Kamar ba haihuwa akayi awurinba.yasaka turaren wuta Dan barno d'akin duk yagauraye dakamshi medad'in shaka. Shiga yayi shima cikin bathroom yayi wanka yafito yasaka kayansa.zuwa yayi yazauna yajawosu duka yarungume daga uwar har baby's yanasakin murmushin farinciki. Ganin da yasmeen tayi bashida niyya gayawa kowa ne yasa tace fifina..na,amm dad'in mikikeso? yafad'a Yana shinshinar wuyanta."kagayawa fulani mun Sami wasu baby's kaji. Au Kinga farinciki yasa Mana manta wlh bara nafara gayawa ummty na tukunna.yafadi hakan tareda Kiran ummty yak'ara akunnesa. Yakoyi sa,a bugu daya ta daga cikin farinciki dayakeciki yafara gayamata.ummty tayi farinciki sosai tayi musu addu,a Kuma tace insha Allah gobe zatazo. Haka yakira Fulani yagaya Mata zokuga murna Kamar tatake kan jarirai. Haka lbr haihuwar yasmeen yazaga ilahin garin yola gaba daya domin duk wani Dan uwa ko amini seda Fulani tasaka akgaya masa. Fauzan da fawas da ma,aruf kuwa seyada pic din Yara sukeyi a socialmedia ba,inda ba,aga wanan haihuwa da,akayiwa Dan shugaban k'asar Nigeria ba alhaji Abdul Kareem habibullah. Dr Salim yazo tun washigarin haihuwar hakama ummty. Yasmeen kuwa tunda Dr F A yagayawa Fulani tazo tasakata gaba tamayarda ita Pat dinta.Dr yaso yabotsare Amma yanda akagayawa ummty Dole yabar zancen. Yau kwana biyu da haihuwa Kuma har yanzu yasmeen Tak'i bawa Yara abincinsu Sedai tafakin idanuwan mutane tabasu Madara gimbiya Habiba ce tafara ganeta wato matar yrm maneer. Ita tagayawa fulani.tazotayi Mata magana Amma Taki tabasu ummty tayi nata Amma tak'i dazarar ta,aza musu abaki setadauke Wai zafi takeji To dasukaga abun nata nayine Gaya Yan uwanta Basu k'arasoba haryanzu dama anty safeeya ce zatazo. Shiyasa suka gayawa Dr F A Shigowa yayi d'akin yasameta itada Fulani da gimbiya Habiba sedirama akeyi Taki Basu haryanzu.karasowa yayi d'auke da sallahma abakinsa.amsa Masa sukayi atare. Yawwa gara dakazo cewar fulani.kayimata magana Kai inzata bawa yaran abincinsu ace yau kwana biyu da haihuwa Amma anhana Yara mama sedai ayita abasu abincin nasara aykin banza kawai. Tafice tana mita gimbiya Habiba ma ficewarta tayi. K'arasowa yayi kusanta yaduko Yana hura Mata iskar bakinshi. "Dad'in bazakibawa Yara abincinsuba unm? Baki tatura gaba kana tace to ay zafi nakeji.. murmushi yayi kana yace haba dad'in nasu haryake na abbansu suda suke jinjiraye kidaure kibasu Mana kinji. Yafada cikin sigar lallashi."wlh Allah ah,ah naka bazafi.. Allah ko🤨.eh Mana to shikenan bara muga zuge zip din rigarta yayi mayan Mayan nonu wanta suka bayyana.kallansu yatsatayi Yana hadiyar yawu.gaya sunk'ara girma da cikar jego. D'auko baby girl d'in yayi yadora Mata ita acinya yakamo nono dakansa yasaka Mata abaki. Ayko tacabka tafara tsotsa.k'ara yasmeen tasaki tanakarbe nono ta daga bakin baby.itama baby kuka tasaki jin ankarbe Mata abincinta. Rankafowa yayi yasaka dayan abaki Yana tsotsa ahankali Yana lailaya nipple d'in da harshensa.lumshe Ido tayi tana Kara bank'aro masasu tana shafa sumar kansa.ga baby Kuma se kuka takeyi. Shiko ganin abin yafara shigartane yasa yajanyo baby yasaka Mata daya abaki.tako Kama tanasha.saurin Bude idon ta tayi zata mek'e. yayi saurin saka hannusa cikin kasan rigarta Yana shafa cibiyarta zuwa mararta. D'aya hannu Kuma yanadan matsa nono.tuni yasmeen tayi lak'was tana karb'ar sakon Dr.har baby tak'oshi yajanyeta yadora baby boy din shima hakan yayi Masa sukarinka shatare izuwa yanzu koshifa yafara kauce layi domin Sha,awar matarsa tagama rufesa yajawo Hannuta yayi yad'ora saman joystick dinshi.hakako tarik'a murza Masa Nishi kawai yakeyi Suma manta dayaro sukebawa nono har yakoshi shima yasaki nono Yana masazuba yayi bacci amma basusaniba. Fulani cetashigo karb'ar yaran amusu wanka taga abunda sukeyi.shi Yana Shan nono d'aya baby yagama Shan d'aya ga hannusa cikin cibiyarta d'ayan Kuma Yana Masa nono dashi itako Hannuta cikin wandonsa tana shafa burar sa. Salati Fulani tasaki tanafad'in nashiga ukku ni khadeja da danyen jegon zaka hak'ik'an cemata. *Kai Fulani sunyi nisafa basa jinki* K'arasowa tayi tadunk'ule hannuwanta biyu tanad'a Masa dundu abaya.sedayagantsara d'agowa sukayi arazane suna dubanta. Harara tagallamasa kamin tace wlh maza tashi kabar d'akin Nan karna k'ara ganinka kashigo daga cewa kayi Mata magana tabawa Yara abincinsu shikenan sekabige da k'wak'ular yarinya harda shanyewa jinjiraye mama katan banza da wofi. Murtuke fuska yayi domin yaso tad'an yimasa shocking Koya Sami natsuwa Amma Fulani tawani zo ta kwafsa Masa."Wai granny miyasa Kika cika sa ido ne? Eh anyi saka idon zo kawuce kamin nagayawa uwar taka abunda kayi...jekigayamata din Wai mutun da matarsa baza,barshi yahutaba kinsan matsala nane haba dallah. Eh nadaiji zo kaja sandarka kafice Kuma kabi sashen takawa domin nanne bamutane dayawa karkafita ahaka katsoratasu da wannan zandameme Abu naka ayko matar taka Dan batada tsorone take biyema gaka da halittar samudawa. Ak'i aja wlh Allah inkika dameni kezan turmushe bancin da kar tsohon mijinki yayi kuka Dani yace nakashe Masa Mata Yar sa,ido kawai. Yana kaiwanan yafice daga d'akin yanabin gini. Yasmeen datun shigowarta tadukule sabida kunya seda tayi dariyar diramarsu.juyawa Fulani tayi gareta tanafad'in ay sekitashi yafice Kuma wannan inkika biyemasa seya dirkamiki wani cikin ko suna ba,ayiba.tana kaiwa Nan tadauko yaran tafice. Tofa tunwannan lokacin Fulani tasaka matakan tsaro tsakanin yasmeen da Dr Faisal. Ahaka aketa kulada mejego da yaranta anty safeeya ma ta iso Kuma anasora kwana daya ayi suna Hafiz yadiro garin Nan suka had'u Hafiz,Dr Salim,Dr F A sukashiga shir,shiryen suna. Yautakama ranar suna inda macen taci sunan ummty wato Maryam namijn Kuma sunan mlm wato Ahmad. Anakiransu *mufid da mufida* Taro yayi taro anci anshi mejego ansha kyaututuka itada yaranta har tarasama yazataidasu d'aki d'aya akabude dan arink'a sakawaciki.masha Allah taro yatashi lpy semuce Allah yaraya mufid da mufida Washeri kuwa yawatse nanesa yakoma gidansa inda akabar anty safiyya da ummty ba inda sukaje sunce se mejego tayi sati biyu tukunna sukoma tare. Dr Salim ma da Hafiz sunkoma.yanzu gidan yarage sukadai ne aciki Kuma haryanzu tana Pat din Fulani.su anty safeeya da ummty Kai harmada Fulani gyara sukeyiwa yasmeen banawasaba. Yrm maneer da yrm sadam sunsaka Dr F A yasaki Samira acewarsu bazasu hanashi aureba inyana so Amma ba irin wannan ba.memartaba kuwa yaji dad'in hakan matuk'a domin shima yanzu bayason acigaba da wannan auren yayiwa kowanensu addu,ar fatan alkhairi. Sameera da yrm Ali kuwa tsalarsu se,abinda yaci gaba domin yanzu se anrufeta adaki sabida yanda take bibiyar du namijin datagani.Allah yakyauta *Hattara garemu iyaye Mata Kai harma da mazan yanzu kusani bagata bane kukeyiwa y'ay'anku inwata matsala tasamesu ko suna bukatar wani abun mununa,masu hanyar biyar bokaye da miyagun malamai musani duk hanyar damuka D'ora yaranmu akai da ita zasu ginu azuciyarsu.munu,namusu ba meyi se Allah ba me hanawa Allah musaka masu tsuron Allah azukatansu domin musami tsira gobe kiyama abisa kiwon da Allah (s.w.a) yabamu Allah yasa mudace ameen* Yau kwanan Yasmeen 45 da haihuwa Kuma haryau Basu Kara keb'ancewa da mijintaba.domin Fulani tasaka matakan tsaro namusamman tsakaninsu.gyara kuwa tashashi in Yana yawa toza,a iyacewa yayi yawa domin kozama tayi seta jika inda tazauna gabanta kuwa har k'aik'ayi yakemata yanzu tamatsu matuk'a takeb'e damijinta.fangaren Dr F A kuwa abin Yama zarta nata dumin shi kunlun wahalce yake kwana sabida Sha,awa Kuma cikin Yana shanmagani Yana allura. Sau shida Yana zuwa satar yasmeen fulani na kamashi takoroshi.kuma tace bazata bashi matarshiba se anyi wata hud'u Dan tasan data bashi ita wani cikin zemata da jinjiraye ahannu. Su anty safeeya da ummty sunkoma tunbayan sati biyu da haihuwa. Yau yasmeen nazaune itada Fulani aperlon sallama ne yashigo yace wani saurayi naneman ayi mashi iso yashigo.Jekashigo dashi cewar fulani. Ko minti 2 sallama beyida fitaba yadawo tareda wani matashin saurayi Zama yayi yagaidasu bayan sungaisane yace tare yakeda mlm shi ya aykoshi baban Yasmeen Washe Baki sukayi atare fulani tacewa yasmeen taje tayi Masa iso sashen memartaba tunda Dr bayanan.to tace tamik'e cikin hanzari tafita.saurayinnan yabi bayanta suna fitowa barandar Pat din Fulani yashiga waige2 ganin bakowa awurin sabida yamma tayi kowa Yana fada semasu tsaron babban get kawai.kiranta yayi ta amsa tana juyowa yawatsa Mata wani Abu afuska sekawai tayi baya.saurin tareta yayi.. shiko Wanda suke tare yak'araso da bak'ar motarsu awurin suka sakata aciki suka bar wurin.sunzo bakin get ne Sukadan sosamun matsala Amma dayake kwararrin barayine haka suka yimasu wayo suka Sami damar fita daga masarautar..... Taku har kullun mesan farin cikinku 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 yasmeen Ahmad I love all my fans💃💃💋💞💋💖 No comment 😏no fosting 🤷 Autar alheri.......✍️✍️