[5/9, 11:41 PM] FARHATULƘALB JB💔🤗: *♡AMNOOR...!* A Romantic story💋 ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ 🔞❌... Free page 1_5. Cike da sanyin jiki take kwashe kayan shanyar har ta kammala kafin ta nufi shashin Hajiya Larai dashi , tuntuɓe taci da kafar Suhaima wanda yasa ta kifewa a ƙasa tare da sakin ƴar ƙara domin ta bugu sosai da kanta cike da tsiwa irin na yara masu tashe balaga yarinyar ta sake bugeta da ƙafa tana faɗin “Ke! dabbar ina ce da zaki zo kina tafiya bakya lura da mutune! Dan Allah kalli yanda kika buge min ƙafa da wannan ƙazamin jikin naki Mommy!” Ta ƙarasa maganar tare da ƙwalawa uwarta Kira, Murya a shaƙe Maman Nafisa ta miƙe tare da haɗa hannuwa biyu tana faɗin “Allah ya wuci ran Suhaima ayi haƙuri wallahi ban lura ba ne...” Hisham dake shigowa ne ya dakatar da ita ta hanyar faɗin “Ya isa haka! Ɗebe kayan ki tafi dan Allah kallon ki ɗaga min zuciya yake” Da harara suka raka bayan ta tsayawa tayi a bakin ƙofar tana niman izinin shiga daga ciki Hajiya Larai ta ja wani dogon tsaki kafin ta bata izinin shigowa cikin gaggawa ta gama jera musu kayan kafun ta du ƙa kai a ƙasa tana faɗin “Hajiya na kammala aikin yau, zan ta fi gida..” Tun kafun ta ida ƙarasa maganar Hjy Larai ta hurga mata 3k tare da nuna mata ƙofa da sauri ta fita tana duba hanya dan kar ta sake wani laifi kasancewar ƙiris suke jira su sallame ta in da a son ransu ne ma da tun tuni sun koreta saboda tsanar da suke mata sai akayi rashin dace Alhj Aminu yana taka musu burki shiyasa suka zaɓi muzguna mata ta hanyar saka mata ƙafa idan tazo wucewa ko kuma su saka ta aiki na ba gaira ba dalili kasancewar da aikin take samu ta ciyar da yaranta shiyasa ba ta damuwa da duk wasu abubuwan da suke mata duk ta dalilin mugun miji da Allah ya haɗa ta da shi shiyasa ake mata wulaƙanci da a ce yana sauke mata duk wasu haƙƙokinta dake rataye bisa kansa da hakan bata kasance da ita ba. Cike da murna yaran suka tare ta suna faɗin “Mama barka da dawowa” ledan dake hannunta Nafisa ta karɓe tana ƙoƙarin buɗewa Zaliha ta yaga ledar gaba ɗaya, Nan suka haɗu su uku suna cin abincin data kawo ban da Nuriya data koma gefe tana kallon su zuciyarta cike da tausayin ƙannin nata ajiyan zuciya ta sauke jin Maman su na tambayar ta in da Firdausi ta tafi “Yanzun ta kewaye banɗaki” Kallon jama'ar gidan tayi ganin kowa nata shirin fitar da kayan sana'ar shi kasancewar gidan hayan babban gida ne in da yake ɗauke da ƙabilu kala-kala “Yawwa Nuriya yi maza karɓi kuɗin nan kije bakin kasuwa ki sayo gyaɗa roba ɗaya” miƙewa tayi tana hamma saboda yunwar dake damunta a hanyar fita ta haɗu da Emanuel ya tare hanya yana kallon tare da washe baki nan jajayen haƙoransa suka bayyana “Yawwa Nureya ka zo muje ɗaki na Minti biyar kawai zan baka dubu ɗaya shap-shap zamuyi...” Cike da takaicin kalamansa ta watsa mishi narkakkun idanunta rai a ɓace tace “Shegen arne ɗan iskan banza wlh ko ka bani hanya in wuce ko kuma na haɗa ka da Madam in tona maka asiri...” Dariya ya yi tare da matsa mata a hanya bayanta yabi da ido ganin yanda mazaunanta ke motsawa hannu yasa yana gyara zaman Banana ɗin shi daya fara harbin iska domin Allah ya mata baiwan halitta ba gaban ba, ba bayan ba, kasa haƙuri ya yi sai da ya kai mata runguma tare da cafke tantsa tantsar nonuwanta wani irin ihu tayi tare da kai mishi cizo a hannun shi ai da gudu ya sake ta tare da nufan cikin gida domin ko ba komai yaji laushin kayan marmarin ta kuma ya rantse sai yasan yanda ya yi yaji daɗin abinda take ɓoyewa kaman yanda ya buɗe ƙanwarta Fiddo haka zai ratsa tsakkanin cinyarta wani irin lumshe ido yayi tare da ɗiban ruwa a bokiti ya nufi bayi yana shiga yaci karo da Firdausi tana jiran shi. Washe baki ya yi yana faɗin “Fiddoh fiddoh kace kana nan kana jira azo a baka kayan daɗi” Wani irin lumshe ido tayi tare da lashe laɓɓanta da yatsu biyu take kiran shi ya yin da take kaɗa ƙirjinta runguma ruguman nonuwanta na rawa yarinya ce ƴar kimanin shekara goma sha shida amma idanunta a buɗe yake ta san maza duk wani lagon ɗa Namiji ta san shi a rayuwar Firdausi bata ragawa namiji hatta mahaifinta Hamisu wanda ya fara buɗe mata ido da maza tsoron ta yake ji, wani lokaci idan yazo yana masifa yana zagin uwar mata, mahaifiyarsu kenan kasancewar su huɗu ne reras! Mata shi kuwa ya tsani ƴaƴa mata kullum cikin tsangwama da kyararsu yake abinci baya basu balle akai ga biyan kuɗin makaranta shi dai ya tattara yana gidan Amariyarshi Maman Audu, Ita ce mowa domin ita ke morarsa kasancewar yaranta maza uku ne sai dai duk ba nagari daga ɓarawo sai ɗan shaye-shaye da ɗan daudu, Wani irin girgiza mazaunan ta da tayi ne yasa shi saki ajiyan zuciya tare da ƙarasowa kusa da ita ya kai mata runguma yana make mazaunan ta. “Wow Beb ka sake zama ɗan lukuti nasan ramin can ya tara ruwa sosai domin kwana biyu bamuji daɗi ba, Ina so ka mun Style wanda zan dinga cinka kana min ihu ai ka gane ko?” jawo bindinsa tayi da ƙarfi tare da murza saman abar tana faɗin “ I'm not a Man! Ka dinga alaƙanta ni da mace ba Namiji ba okay? Duk da ban ƙarasa sakandiri ba Ina da na wa ilimin okay you understand?” wani irin shafo shi da tayi ne yasa shi faɗin “Yeahhhh Beb! Ohhhh don't chop me alll wohhh, OMG! Fiddoh very sweet Fuck me Beb! Washhh Please sucks me wayyo zai kawo ruwaaaa!” “See u Emanuel Kai banza ne wlh saboda ina jin daɗin ka ne nake cin wannan Banana ɗin in ba haka ba da na bar shi ga Yahuza nan mijin maman Zuwai, Kullum sai ya kira ni yana nuna min zabgegiyar abar shi amma na ƙi yarda saboda bana son harka da ƙazami, Oya bari na juya ka ci min pussy sosai and ka dinga matsa min Nono dan yafi daɗi” **** Ƙililin ƙilin “Hello...” Daga ɗaya ɓangare aka fara magana: “Ina fatan Hajiya Larai ce?” Sai da ya sauke wayar tare da sake kallon Number tana yamutsa fuska kamar wacce taga turoso kafun ta mayar tana faɗin “Yes wacece ke magana?” Wani irin shewa akayi kafun aka ci gaba da faɗin “Yanzun haka daga gurin ɗaurin Auren Alhj Aminu kiyi gaggawan zuwa don ban so ayi babu ke zan turo miki location ɗin gurin..” Kittt aka datse wayar a sukwane ta miƙe tare da ƙwalawa Suhaima kira kallon Hisham Suhaima tayi tare da faɗin “Tabɗijam! Rabon da Momy ta ƙwala min irin wannan kiran tun lokacin da Dad Amin yake shirin aure na huɗu hala yau ma wani auren yake shirin jajiɓowa to koma wata me ƙararren kwana ne zata ci uban ta, kuma zai kasance aure na biyar da zamu ɓata ina fatan kuma daga wannan auren Dad Amin, Bazai sake marmarin wani aure ba...” “Ku muje shashasu kuna ji ina ta kiran ku Aminu dai wani aure yake shirin ɗaurawa” “Momy kalli yanda kika saka kaya gajeren wando da T-sht lallai wannan auren ya hargitsa kwanyar ki” a 360 Haj Larai taja mota suka fita suna isa ta ɗauko bindiga tare da kutsa kai cikin maza sauke bindigar dake hannun ta tayi kan limamun tana faɗin “Kana shaida wannan ɗaurin Auren zan tarwatsa kan ka!” kallon mutanen gurin Hisham ya yi rai a ɓace yana faɗin “Ko wa ya watse wannan Auren an soke shi!” *Paid Book ne, ₦500* A tuntuɓi Wannan Number; 09079740079 WhatsApp kawai [5/9, 11:41 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* A Romantic story💋 *PAID BOOK!₦500* *_DOMIN SAMUN CIGABAN LITTAFIN ZA'A TUNTUƁI WANNAN NUMBER TA WHATSAPP_* 09079740079 ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ 🔞❌... Free page 6_10 “Yes! an fasa wannan Auren in kuma ka shirya mutuwar ƴar ka Bisimillah, Gida na ni ɗaya ce! Aminu bai isa ya sake wata mata ba muddin ina raye ba shi da power ɗin ƙara Aure..!” Tas tas ta ji saukan lafiyayyun mari har guda biyu sake bindigar tayi a ƙasa tare da dafe kuncin ta tana kallon Alhj Aminu “Ka mare ni?” Cikin tsananin ɓacin rai ya ce “Ki na mamaki ne kin ɗauka yanzun da ne, da zaki ratso tsakiyar maza kiyi mun tijara sannan ki ta fi lafiya? Laraba da yuwuwar na kai ki asibiti domin bincikar lafiyar ki wannan shi ne karo na biyar da kike ɓata min Aure..” Riƙe shi Hon Sa'id ya yi tare da kara waya s kunne yana kiran matar sa, Babu ɓata lokacin Salamatu ta ƙara so tana jan hannun Hj Larai, “Me kenan kika aikata haba Larai har yanzun kina nan da wannan halin naki fisabidillahi bakya kyautawa wannan ai hauka ce, Ya zaki kwashi yara ki ta fi tare da su kuma a gaban idonsu kike aikata komai wannan fa ba tarbiyya ba ce...” Dakatar da ita Hj Larai tayi tana magana rai a ɓace “Sannu uwata! Na ce sannu, kinzo ki ta sa ni gaba kina min faɗa da Sa'idu ne yace zai ƙara Aure ban san irin haukar da zakiyi ba..” "Wallahi ba abinda zanyi Sunna fa zai aikata in dai Auren zai samar da kwanciyar hankali wallahi ina maraba in har mace ta gari zai ɗauko bani da matsala ai gwara Auren da biye-biyen matan banza, Magana ta gaskiya kina takura Aminu babu hali ya yi ƙoƙari Aure sai kinyi sare sarin da zaki rusa masa farinciki ban san wata shegiyar ba ce take kawo miki gulman Auren sa, yau da ace kina faranta ran sa nasan ko kusa bazai yi tunanin wani Auren ba, da'ace har yanzun kina haihuwa na rantse miki da Allah Aminu bazai ji sha'awar ƙara Aure ba, Amma ya son yara Hajiyar shi naso taga ya tara zuri'a kasnacewar shi ɗaya ne ɗan ta Namiji duk sauran ƴaƴanta mata ne. Amma ke kin juyar da mahaifar ki kin ce baki buƙatar tara yara yo ba dole.." "Ya ishe ni haka!" Tsaki Salamatu tayi tare da juya kan motar ta ta nufi gidanta lamarin Larai ya daina bata mamaki ya dawo bata tsoro dan bata dan sheɗanin dake kai mata gulma ba. Gyaɗa kai Hajiyar shi tayi bayan ta gama jin duk wani jawabi daga bakin Hon Sa'id, "Allah ya kyauta Amma lamarin Labara na buƙatar ganin likita nafi tunanin aljanu gare ta" Aminu dake kwance hannunsa ɗaure da drip domin tun a can ya zube jinin sa ya hau dalilin da yasa suka ranƙayo da shi asibiti tare da kiran Mahaifiyarshi kenan, Murya a dusashe ya ce "Wallahi Umma tsaban iskanci kawai yake damun ta, karki ɗauki alhakin Aljanu ban cin ina duba daraja da girma irin na zumunci wallahi da na daɗe da sakin Laraba saboda fitina ni kenan bani iko da gidana ƴan'uwa na basu da ikon zuwa gidana yara na ban isa in ce musu kaza suyi ba, kowa abinda ran shi ya raya masa shi yake yi wani irin jarabta ce wannan?" "A kul! Kar na sake jin irin wannan kalaman, Ka sake ta ta je ina? Ai haƙuri zaka ci gaba da yi. Shiya sa tun farko da ka ce Labara zaka Aura na ƙi, Domin na san halin Zuwaira duk da ƙanwata ce Amma yaranta basu da ɗa'a sam, Ganin ka na ce lallai sai ita shiyasa na zama ƴar kallo yanzun wa gari ya waya? Sai kaci gaba da haƙuri da halinsu shawaran da zan baka shine kayi ƙoƙari koma ya ya ne karka bari nan gaba ta wargaza maka Aure duk yanda za'ayi kafun a shiga sabuwar wata kayi Aure ko nayi maka Aure da duk wacce tayi mun!" "A'a Hajiya Umma a dai yi haƙuri In Sha Allahu zai duba wacce tayi daidai da ra'ayin sa" Cewar Hon Sa'id. Ita dai bata sa ke cewa komai ba har aka sallamoshi. Durƙusawa Maman Nafisa tayi har ƙasa tana mishi barka da zuwa "Yawwa sannu da aiki, Ga wannan a siyawa yara wani abun" Hannu biyu ta saka tare da faɗin "An gode Baban Hisham Allah ya ƙara buɗi Ubangiji ya shiga lamarin ka" Cike da jin daɗin Addu'ar ta ya gyaɗa kai tare da nufan part ɗin shi dake sama, Cikin gaggawa ta kammala ayyukan ta kafun ta nufo gida cike da murna tana ƙirga kuɗin da Alhj Aminu ya bata dubu goma sha biyu ne cas, Har da hawaye saboda tsananin murna ta mance rabon da ta riƙe dubu biyar nata na kan ta , Yau gashi tana riƙe da kuɗi masu yawa. "Wa'alaikumus Salam Mama barka da dawowa" Nuriya dake ƙulle soyayyen gyaɗa ta faɗa tare da kallon mahaifiyar tata ganin yanda fuskan ta ke cike da annuri, “Ina sauran yaran suke naga ke kaɗai kike nan?" "Nafisa da Zaliha sun tafi makarantar allo" "Firdausi fa?" "Maman tun fitar ki ita ma ta fita ban san in da ta je ba" Shuru kawai Maman Nafisa tayi tare da faɗin "Ki ɗibi abincin nan ki bar musu sauran" da sauri ta ajiye gyaɗar da ma Allah, Allah take Maman ta dawo saboda yunwar dake cin cikinta su Nafisa ma da ƙyar ta lallaɓasu suka tafi makaranta juye abincin ta yi sannan ta ɗibi kaɗan gyara zama tayi a hankali ta yi Bisimillah sannan ta fara ci bankaɗe labulen ya yi yana ƙare mata kallo kwanon abincin ya ƙwace tare da zama gefen katifan yana ci sunkuyar da kai Nuriya tayi ƙasa tana matse yatsun hannunta sai da ya cinye tas har da wanda aka barwa yaran ya haɗa ya handame wurgin Nuriya ya yi da kwanon yana faɗin “Ke! Nuratu kiyi gaggawan fitowa da miji dan na gaji da kallon ƴaƴa mata a cikin ɗakin nan in kuma ba haka ba sadaka zan yi da ke kin ji me na ce ai!" Jiki na rawa ta shiga gyaɗa mishi kai fita Mamansu tayi daga ɗakin aikuwa ƙasan katifar ya ɗaga tare da kwashe kuɗin da ta ajiye fita yayi a gidan nan ya nufi majalisa dama an cinye shi caca gashi ya ɗorawa kan shi bashi har na dubu ashirin nan yaje ya basu kuɗin tare da faɗin zai biya sauran daga baya. "Innalillahi Yanzun ƴan kuɗaɗen ma bazai barmin ba sai da ya kwashe su?" Ɗagowa Nuriya tayi tana share hawayen da ke zubo mata ganin yanda Maman su tayi kalan tausayi hijjabi ta saka tare da ɗaukan gyaɗar ta fita tallah tana tafe tana share hawayen dake zubo mata jan ta ya yi da ƙarfi kamar ya kife ta da mari ganin yanda ta tsaya tsakiyar titi ga motoci dake ta mata horn amma bata ji ba, "Ke! Lafiyar ki ƙalau kuwa? Ta ya zaki zo tsakiyar titi ki tsaya!" Ya ƙarasa maganar ran shi a ɓa ce" Zirrrr ya ji tsigan jikin shi ya miƙe sakamakon jin zazaƙar muryan daya ratsa kwnayar shi "Mai yasa baka buge ni da motar na mutu ba! Wallahi na gaji da duniyar nan nafi ƙaunar mutuwa ta fiye da komai a yanzun, rabon da in ci abincin kirki har na manta.." Lumshe ido Alhj Aminu ya yi tare buɗe su tar yana ƙare mata kallo Hon Sa'id ya kalla ganin shi ma kallon su yake yana girgiza kai leda ya ɗauko tare da juye gyaɗar duka sannan ya miƙa mata 5k ba tare da ya ce komai ba ya koma cikin mota bin bayan shi tayi da ido domin karo na biyu kenan wannan Alhajin yana taimakon ta. Sa ke damƙe kuɗin tayi sosai jikinta na rawa saboda zazzaɓi dake shirin rufeta da ƙyar ta koma gida lokacin ana kiraye-kirayen Sallar la'asar "Waye ya baki wannan kuɗin Nuriya! Kin fara biye biyen maza ne kamar yadda mutane suke faɗa kenan, Ina tarbiyyar da na baki? Na ƙi ɗaurawa ƙannin ki tallah saboda ina gudun a yaudare su kasancewar su yara ƙananu ke da nake miki kallon nutsattsiya ashe ba haka bane Nuriya a she zan cen mutane gaskiya ne da suke cewa kina yawon banza..." Girgiza mata kai tayi hankali a tashe tana faɗin "Wallahi Maman mu ko hannu na Namiji bai taɓa riƙewa ba, Wannan kuɗin wani Alhj ne ya bani tare da karɓan ya ce na tafi gida so biyu kenan yana taimako na saboda na tsaya kan titi saura kaɗan ya buge ni da mota" Ajiyan zuciya Maman Nafisa ta sauke tare da faɗin "Duk da haka ki sake kiyaye wa domin duniyar nan abar tsoro ce dan Allah ki tsare mutumcin ki dole ce yasa nake ɗora miki tallah saboda babu yanda na iya ne" "In Sha Allahu bazan taɓa aikata abinda zai saka ki dana sani ba Maman mu" Hayaniyar daya cika cikin gidan ne yasa su fitowa nan suka ci karo da yan sanda nuna su Maman Audu tayi tana faɗin "Ga matar shi nan, Dan ni rabon da na saka shi a ido na kwana uku kina ji Maman Nafisa Baban Su ne yaje ya sato sarƙan gwal a shago..." Dafe kai Maman Nafisa tayi tana nanata sunan Allah cikin ranta shiga ɗakin ƴan sandan sukayi nan suka shiga bincike basu ga komai ba, fitowa sukayi tare da faɗin "Ki faɗawa mijin ki muddin muka kama shi na lahira sai ya fishi jin daɗi" Lumshe ido kawai tayi domin bata jin zata iya magana, Riƙe ta Nuriya tayi suka koma ɗaki ganin irin kallon tsana da ƙyamar da matan gidan suke musu da ƙyar ta iya haɗa ma ƙanninta shinkafa fara da mai da yaji, ita kan ta Nuriya bata iya cin abincin ba , ganin halin da Maman su take ciki. **** Kwance take a jikin shi suna shafar junansu ɗagota ya yi tare da kai bakin shi kan nata ya tura mata harshen shi ciki nan ya matse mata bakin sai da ta haɗiye ƙwayar kafun ya cire bakin shi. Pant ɗin dake jikinta wani irin siriri ne irin Wanda karuwan nan suke sakawa me mannewa a jiki buɗe idon ta tayi tare da fashewa da dariya tana dukan ƙirjin Emanuel "Huuuuu ji na nake ina yawo a sararin samaniya OMG Ema! So softly!" Wani irin cafka ya kaima ƙirjinta yana sucks breast ɗinta "Hahhh Sweet Emanuel ka iya tsotsa wayyo daɗi zai kashe ni!" Cikin muryan maye take magana tare da shafo ƙirjinshi, kwance mata igiyar pant ɗin yai tare da kai hannunshi yana shafa pussy ɗinta ɗaga ƙafarta ya yi tare da dannan yatsar shi kan ƴar tsakan ta very slowly yake danna yatsar shi tare da kaɗa gurin wani irin gurnanin nishi tayi tare da sake buɗe mishi ƙafafuwan tana ihun daɗi "Ohhhh! Fuck me Ema! Ka ci ni Please!!" Danna kan shi ya yi cikin Pussy ɗinta yana lasan gurin shiyasa yake son cin yaran Hausa saboda suna da tsafta ko ya ya ne baza ka ji wari a hole ɗin su ba, Musamman ma Fiddoh yana jin daɗin Pussy ɗinta sosai tana da ruwa ga shi ta iya make love! Sweet baby. Cike da ƙwarewa yake wasa da gurin kamar wacce aka ji na ta da lantarki haka jikinta ke rawa saboda azaban daɗin dake huda kanta sake tura harshen shi yake yana ƙwaƙulo ruwan tare da kashewa sosai yake sake birkita mata lissafi domin so yake maganin ya shiga jikinta sosai. Goga mata Banana ɗin shi ya shiga yi yana jan Ni shi tare da ma ke cinyarta "Kaiiiiii! Washhhh wayyyo Ema! Fuck! Ashiiiii!" Haɗe bakinsu ya yi nan ya shiga kissed ɗinta yana matse Breast ɗinta wani irin mugun sex yake da ita tare da juyata son ran shi ihu kawai suke suna kiran "Ashiii ohhhh So Sweet Uhmmmmm!" Doggy yasa tayi mishi nan ya shiga jikinta yana bin ta da ƙarfi kamar mahaukaci dake ta riga ta saba da harkan haka ta dinga buɗe mishi ƙafa yana haƙe ta son ran shi. Sosai suka jima suna abu ɗaya kafun ya ƙyaleta. Kwanciya tayi nan ta ke barci ya yi awon gaba da ita after 30min ta farka baya ɗaki dubu biyu ta ga ya ajiye mata nan ta ɗauka tare da fitowa daga ɗakin a baƙin ƙofa ta ga Mahaifin ta yana tsaye yana jira ta zo ta bashi rabon sa. Tsaki ta ja ganin ya miƙo mata hannu, ɗari biyar ta miƙa mishi karɓa ya yi yana juyawa "Fiddoh ɗari biyar fa?" "Idan samun kuɗin Easy ne muje na gwada a kan ka sai naga nawa ya dace na baka!" Ta faɗa tare da buɗe mishi ido tana kashe baki gani kaman har yanzun kayan mayen bai sake ta bane ya sa shi faɗin "A'a ba sai muje wannan babin ba" "Tsohon banza!" ta faɗa tana tafiya kaman zata kife. Tsaki yaja tare da haɗa kuɗin guri ɗaya domin Emanuel ya bashi 3k majalisar su ya nufa yana washe baki. Paid Book ne karku shagala da yawa😄 [5/9, 11:42 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* A Romantic story💋 ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 11_12 Kalman innalillahi kawai Maman Nafisa take nanatawa cikin zuciyarta ganin yanda Firdausi ta faɗo kanta tana magana cikin yanayi na maye "Mama! Yaushe kika dawo hala?" Daga haka wani irin barci ne ya figeta nan ta kwanta tana sauke ajiyan zuciya hawaye ne ya sauko mata tana tir da irin wannan rayuwar bata ɗauka lalacewar da ake faɗa Fiddoh tayi ya kai har haka ba, Duk wannan halin da ta tsinci kanta ita da ƴaƴanta mijinta ne silar komai yanzun da tana zama tare da yaran suna wuni da haka bata kasance ba amma babu yanda za'ayi ta zauna saboda da aikin ne suke samun ɗan abinci. Kyakkyawan siririn fuskanta ne ya ci gaba da yi mishi gizo miƙewa ya yi zaune tare da kunna hasken ɗaki kallon agogo ya yi nan ya ga ƙarfe ɗaya saura na dare toilte ya nufa tare da yin alwala ya fito ya shimfiɗa Sallaya nan ya fara jero filfilu sai da ya yi Sallar subayi kafun ya kwanta nan barci me nauyi ya ɗauke shi takwas da ƴan mintuna ya farka sharp sharp ya yi wanka shadda mai ruwan goro wanda ya ji aiki gaba da baya ya saka, Ya na cikin fesa turare aka turo ƙofar bai juyo ya kalleta ba domin a ƙa'ida in har ta shigo masa ɗaki ba tare da sallama ba bai cika kulata ba, Shuru ta tsaya zuciyarta na zafi ganin yanda yai kamar bai ganta ba. "Wannan kwalliyar fa duk na menene?" Ta faɗa tana tsura mishi ido domin ba ƙaramin kyau ya yi ba, kayan ya fitar da kyawunsa sosai sai dai fuskan nan nasa a ɗaure ya ke tamau tare da ya kalleta ba ya ɗauki wayarshi tare da mukullin mota ya fito biyo shi tayi tana faɗin "Aminu magana fa nake maka!" "Kin shigo min ɗaki batare da kinyi sallama ba, Bayan haka baki gaisheni kinyi min ya jiki ba amma kin iya tu sa ni gaba kina tambayar kwalliyar na menene? To Aure zan ƙara kwanan nan kiji da kyau! Kuma wallahi na kuma ganin kin shiga lamarin nan zanyi mugun saɓa miki" "Ni kake kallo cikin ido kana faɗa mun Aure zakayi kwanan nan? Okay Allah ya bada sa'a ayi mu gani idan tuna na hura wuta mtsss" Ta ƙarasa maganar tare da jan dogon tsaki ɗan murmushi kawai ya yi sannan ya zauna yana shirin yin breakfast. Nuriya ce ta miƙe tare da ɗaukan tiren gyaɗarta kallon Maman su tayi kana tace "Maman mu na ta fi" Gyaɗa mata kai kawai tare da faɗin "Allah ya bada sa'a don Allah kar ki daɗe kin ga yamma tayi sosai" Fita tayi tana faɗin "In Sha Allahu" Kallon Emanuel dake tsaye yana shafa tumbin sa tayi kaman zata fashe da kuka domin daga shi sai ɗan guntun gajere wando kuma ya tare hanyar da zata bi ta wuce "Nure ina binka kana ta wani kakkaucewa daɗi fa zamuji kuma wallahi zanyi duk abinda zaka ji farinciki abun nan daɗi ne da shi babu wani wahala idan nayi ma ke da kanki zaki dinga zuwa kina buɗe min legs ina shiga muna jin daɗi" Ya ƙarasa maganar tare da washe baki yana shafa wandon sa domin har ƴar bananan na shi ya fara motsawa "Dan Allah Emanuel ka ƙyaleni na ce maka ni ba ƴar iska ba ce bazan taɓa yin wannan ƙazamin rayuwar ba.." Shuru tayi sakamakon ganin mahaifin ta ya shigowa "Ke dalla can shashasha ki bashi haɗin kai zai fi miki da wannan wahalar tallar da kike, Tnda ke Allah ya yi ki mai baƙin jini baki da mashinshini tunda shi ya ji ya gani ba sai ki bashi ba?" Ware ido ta yi a razane ta ja da baya domin bata taɓa zaton jin wannan furucin daga Baban su ba, Wani shegen dariya Emanuel ya yi ganin yanda lokaci ɗaya ta tsure raɓa su ta yi ta wuce tana jin Mahaifinta na faɗin "Wallahi kwanan nan zanyi sadaka dake kina niman shekara ashirin babu wanda ya yi ko da sallama" "Ina kuwa wani zai yi sallama da yaran ka, Ko ka manta halinka na sace-sace da caca ne? Ta ya kake tunanin wani zai dube mu da mutunci kai da kanka kake bata damar gurɓata rayuwar mu Allah wadaran Uba irin ka turr da halinka" Fiddoh ta faɗa tana hararan su, Washe baki ya yi yana faɗin "A'a Fidausi yaushe kika zo nan?" Wani kallon banza ta watsa mishi sannan ta shige cikin gidan. ** *** *** "Yawwa Hisham ka ga wancan ita ce yarinyar wancan mutumin daya ɗauki sarƙa a shagon, Duk cikin yaran na shi ita ce nutsattsiya ƙanwarta kuwa lalacewar nata ya fi haka dan last week na haɗu da ita a bikin birthday ɗin Haiydar in kaga yanda Fiddoh take da maza abun babu ƙyan gani yarinyar ta lalace da yawa kuma Uban ne duk ya ɗora ta wannan harkan dan biyan wani inyamuri ya yi akan ya fasa mishi ita, Daga haka fa yarinyar ta mayar da maza kamar rigan sakawa duk wanda ya yi mata harka take da shi kamar mayunwaciya haka take da Namiji.." Dakatar da shi Hisham ya yi ta hanyar faɗin "Ni ina ruwana da wani rayuwarsu kawai ku faɗa min abunda zamuyi wanda zai baƙanta mata dan bazan bar 500k ya tafi a banza ba, Dole nayi wani abun" Gyaɗa kai ɗayan abokin na shi ya yi tare da tsurawa Nuriya ido yana ƙarewa halittar ta kallo duk da cikin ƙaton hijjabi take haka bai hanashi ganin yanda manyan mazaunanta suke motsawa ta cikin hijjabin ba "Ka bar komai a hannu na yan faɗa maka yanda za a yi" Duk zuzuta kyawunta da suran jikinta da suke Hisham bai kalli Nuriya ba, Hankalin shi na kan wayar shi, Haka suka gama surutu tare da tsara abunda zasu mata. Kallon shi Hon Sa'id ya yi tare da faɗin "Ina ga yarinyar nan yau ba zuwa zatayi ba, Gwara mu tafi kaga lokaci sai ƙurewa ya ke kar mu rasa jirgi" Ɗan tsaki Alhj Aminu ya sake ja tare da ƙurawa hanyar da take ɓillowa ido amma shuru "Wai dan Allah mai ya ɗauki hankalin ka a jikin yarinyar nan da duk ka bi ka damu da ita ne?" Juyowa ya yi tare da kallon Aminin nasa yana faɗin "Tausayi! Haka kawai ina matuƙar tausayin ta, Musamman idan ka lura da yanda take so silent yanayin sanyi hali da ɗabi'unta su suke saka zuciyata jin wani yanayi na daban a kan ta, Ga dukkan alamu yarinyar na da kamun kai idan ka lura da yanda take baya-baya da mutane musamman ma maza..." "LOVE! Ka yarda kawai kana sonta Aminu" Ɗan murmushi kawai ya yi yana faɗin "Ba ruwan so kai ne baka fahimci maganata ba.." "Kai dai ka ƙi fahimtar magana ta, To tsaya ma idan ba So ba mai zai sa ka damu har haka da ita? Kullum fa cikin siye kayan tallar ta kake duk wannan ba So bane? Kullum cikin tunani da duba hanya.." "Alhamdulillah! Ga ta nan!" Kalaman sa ne ya dakatar da shi ba tare da ta lura dashi ba tazo ta wuce leda ya ɗauka tare da bin bayanta yana faɗin "Ƴan mata ji mana" Waigowa tayi da sauri tana kallon shi kana tace "Ina yini?" Ta yi gaisuwar tare da duƙawa da murmushi ya amsa sannan ya buɗe ledar yana faɗin "Kwana biyu lafiya baki fito ba?" "Bani da lafiya..." Da sauri ya ce "Ashsha! Sannu ya jikin naki?" Ba tare da ta amsa ba ta karɓi kuɗin da yake miƙa mata iya na gyaɗar ta cire tare da miƙa mishi sauran tana faɗin "Ban san ka ba, Amma na lura kana da alheri na gode sosai, Dan Allah iya kuɗin gyaɗar ya isa domin kullum Maman mu faɗa ta ke idan taga kuɗin sun fi ƙarfin na tallan.." "Ki karɓa mana ko magani kya siya da sauran.." Girgiza mishi kai tayi tare da faɗin "Na ji sauƙi, Na gode!" Daga haka ta ɗauki tiren tayi gaba abin ta. "Yau taƙi karɓan kuɗin duka wai Maman su na mata faɗa kaji ƴar gidan mutunci" Dariya kawai Sa'id ya yi, Shagon dake kusa da su Alhj Aminu yaje ya yi magana da mai shagon nan ya bashi kuɗi masu yawan gaske tare da sheda mishi duk randa Nuriya ta zo ya siye kayan tallar nata. A hanyar su na zuwa airport ne Hon Sa'id ya kalli Aminin nasa yana faɗin "Mutumi na ya sunan yarinyar ne?" Murmushi kawai ya yi domin yasan zolayar shi yake, dan dukkan su babu wanda ya san sunan ta, Kuma ya sha'afa ne in ba haka ba yana ta zuci-zuci ya tambaye ta sunan ta. "Lah kaman Nuriya Saleh ko?" Da sauri ta juyo jin an ambaci full name ɗin ta "Amrah Sa'id! Ke ce haka?" Dariya Amrah tayi tana faɗin "Noor ni ce lokaci ɗaya kika ɓace daga islamiyya har muka yi sauka ban ji ɗuriyar ki ba, Mai ya faru?" Murmushi kawai Nuriya tayi ba tare da tace komai ba. "Rashin biyan kuɗi shi ya kore ta baki lura da kayan tallar ta bane? Ke wallahi Amrah ban san meye matsalar ki da wannan ƴar talakawan ba da tun a makaranta kika liƙe mata, Dan Allah zo mu ta fi kina ɓata mana lokaci" Kallon Zeey Nuriya tayi domin dama ita haka take bata ƙaunarta tun a lokacin da suke islamiyya ko dan tafisu ƙoƙari ne take jin haushin ta, "Zee wato ke bazaki sake hali ba ko? Allah ya yaye miki wannan ɗabi'ar Dole na damu da Noor domin ita ce ƙawata tun a islamiyya kuma ina ƙaruwa sosai da ita ta fanni addini shiyasa na damu, Dan Allah ga number na ki kira ni karɓi wannan babu yawa and please wannan tallar sam bai dace dake ba Noor kin fi dacewa da karatu kina da ilimi bai kamata rayuwarki ya tsaya iya nan ba" "Na gode Amrah amma bani da.." "Baki da wayar da zaki kirata ko?" Shuru Nuriya tayi tana kallon Zee da tayi maganar dariya tayi sannan taci gaba da faɗin "Eh mana nasan haka zaki ce" "Kai wai Zainab meye ruwan ki da Noor ki barta tayi magana ko ke ce bakin ta? Bana son irin haka Please" "Ke Amratu! Zaku zo mu ta fi ne ko ya ya?" Juyawa Amrah tayi tana faɗin "Sorry Aunty ga mu nan zuwa" Juyawa tayi suna tafiya ta ce "Noor kiyi ƙoƙari ki kira ni kin ji?" Gyaɗa mata kai nayi ina tsaye har suka wuce a mota kallon Number nayi ina murmushi kafun na yar da shi domin Amrah tayi min ne sa daman ƙawance namu na makaranta ne shi ma ita ce ta nace min saboda karatu da nake ƙara mata baya haka bana son alaƙarmu Dan ƙawayen ƙyarata suke suna takura min ganin ta fi mayar da hankalinta a kaina. Musamman ma Zainab ta saka min ƙahon zuƙa. Kallon kuɗin Maman mu tayi tana faɗin "Kika ce ƙawarki ce ta baki?" "Wallahi ba ƙariya nayi miki ba, Amrah ce ta bani.." Buɗe labulen ɗakin ya yi yana faɗin "Me kuke tattaunawa?" Da sauri Maman Nafisa ɓoye kuɗin tana faɗin "Barka da shigowa mai gida" Kallon ɗaki ya shigayi ganin ba komai na ci ne yasa shi faɗin "Me kuka dafa?" "Abunda ka kawo!" Fiddoh da ta shigo ɗakin ta faɗa tana tsare shi da ido fita ya yi yana jan tsaki, "Kinga ban son rashi ɗa'a karna sake jin ki faɗa mishi wani magana duk lalacewar shi mahaifin ku" "Amma Maman mu taya zai dinga zuwa yana cin abinda kika kawo mana bayan shi ba ciyar damu yake ba? Kuɗi wannan idan kika ajiye ɗauke wa yake duk bana ganin kin damu bakya mishi magana bare ki ɗauki mataki kinayi kamar kina tsoron shi.." "A kul! Karki sake irin wannan maganar ki kiyaye ni na faɗa miki bana son rashin ɗa'a" faɗa ta shiga mata sosai kafun ta tashi ta fita a ɗakin tsaki Fiddoh tayi sannan ta nufi gurin kayan ta, Kallon ta Nuriya tayi ganin kayan da take sakawa "Ina zaki je Fiddoh kina ganin yamma.." "Dan Allah bana son sa ido kiyi harkan ki inyi tawa kinga zaki iya ne shiyasa kika ƙunshe kanki a ɗaki Baba na faɗa miki duk abinda ya ga dama, Ni bazan iya rayuwar takurawa ba, ina da Friends ƴaƴan masu kuɗi ina samu a jikin su, ina da Abokai maza bazai yuwu in zauna a wannan baƙin talaucin ba" "Amma kin san rayuwar da kike ba rayuwa ba ce me kyau kina saka mahaifiyarmu cikin damuwa domin abubuwan da kike yana ƙona mata rai yanzun Firdausi duk ƙoƙarin da Maman Mu take bakya gani? Duk ƙoƙarin tallar da nake don mu taru mu ruwa juna asiri duk bai miki ba? Dan Allah kodan goben ki, Ki gyara rayuwar da kika ɗauko domin ba hanya bace me ɓillewa.." "Malama kin san dai nima ilimin nan ina da shi daidai gwargwado ba jahila bace da zaki tasa ni gaba kina mun surutu.." Marin bakinta Maman su tayi tana faɗin "Rufe min baki ƴar iska kawai, Ita sa'ar ki ce? Ai gaskiya take faɗa miki, Wannan ba rayuwa ba ce me kyau ki gyara tarbiyya dai daidai gwargwado na baku Ban san yanda akayi kika watsar da al'ada irin na Malam bahaushe kika ɗauko al'adun wasu ba" Paid Book ne, A tura ₦500 ta wannan account 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank: A tura shedar biya ga wannan Number 09079740070 [5/9, 11:42 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *_♡AMNOOR...!_* _A romantic Story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 13_14 Rai a ɓace Fiddoh ta gama shirya cikin wasu ɗamanmun riga da wando, Wadda suka fitar da suffan jikinta sosai siririn mayafi ta yafa a kafaɗa tare da zaka takalmi me tsini tana taku ɗaɗɗai cike da yanga da raƙwarƙwasa fuskan nan kuwa ya sha hoda bakin nan ya yi jau sai sheƙi yake yi girgiza kai kawai maman su tayi tana faɗin "Allah ya shirya" Murmushi kawai tayi tare da barin gidan ɗakin Emanuel ta nufa hayaƙi ne ya turnuƙe ɗakin da ƙyar ta iya hango shi ya baje tumbinsa yana shan shisha ga kayan maye kala-kala a gabansa "Wow Baby kinyi kyau sosai" Miƙewa ya yi suka rumgume juna karɓan shishan tayi itama tana zuƙa har wani kumshe ido take saboda tsananin daɗi, "Ema! Ba wani abun taɓawa ne a ɗakin yunwa nake ji fa" Miƙewa ya yi da sauri ya fita ya samo mata abinci domin ya san in har ta ƙoshi zasu faɗa dandalin nishaɗi buɗe boturan rigarta tayi tana shan fanka ƙur yayiwa ƙirjinta da ido yana sake lashe baki domin manyan-manyan Breast ɗinta ba ƙaramin ɗaga mishi hankali yake yi ba, matsowa ya yi sosai jikinta tare da cire mata rigar ya ɓalle pin ɗin bran ɗinta nan suka zubo ragwajam babu ɓata lokaci ya fara mata iskancin da yasa zai ɗaga mata haka da ƙyar ta ƙare cin abinci magani ya ɓalla tare da watsa biyu a bakin shi nan ya nufe ta tare da kai mata wani iri cafka ajiyan zuciya kawai ta sauke sannan ta kamo shi nan suka shiga sucks ɗin junansu maganin ya zuba mata a baki. Kamar wasu karnuka haka suke haushi tare da ihu MP ya kunna a ɗakin tare da ƙure volun ɗin nan suka ci gaba da masha'arsu duk yanda yaso ƙureta yau kasawa ya yi, domin ta riƙe shi gam ita ce a sama tana juyashi son ranta wani irin mugun tsalle take a kansa tana ihun daɗi gabaɗaya jikin su ya yi gumi hannuwanshi na saman manyan Breast ɗinta yana matsasu tare da murza nipples ɗinta "Emanuel! Hmm fuck...Ohhh!! Ka ƙara Sweet sosaiiiiii" Riƙe mata ƙugu yayi tare da ɗagowa ya kyau ya sake harba mata witsiyarshi nan ta saka ihu tana dariya "OMG! Akwai daɗi sosai! Dake mun irin haka.." Sosai ya riƙe ta yana zuba mata jijiyarshi sai da ya mata lafiyayyen ci sannan ya mirgina yana ajiyan zuciya, Kwanciya tayi a bayanshi tana goga mishi ƙirjinta duk yanda ya kai ga gajiya sai da ta kunno shi doggy tayi mishi haka ya dage yana bata wuta tare da kwantar da kanshi bayanta yana matso na shanunta sai da ya yi dana sanin bata ƙwayar da yasan zata addabeshi da ɗaya ya bata. sai kusan bakwai na dare ta sauka daga jikinshi shiryawa tayi ta bar ɗakin ta nufi club ɗin ake casun ƙawayen ta nan ma wani sabon babin iskancin suka buɗe. Cike da nutsuwa take tafiya cikin shiga ta mutunci yau ma kamar kullum suna zaune a inda suka haɗa ƙaramar daba saboda ita duk wani kai komon da take a kan idonsu yau ma su biyu ne domin Hisham yana can yana jiran zuwan su domin yau ya ƙuduri aniyar ɗaukan fansan abinda ubanta ya yi mishi duk da Dad ɗin shi yace abar maganar nunawa ya yi ya amince daga baya su Haiydar suka tasa shi a gaba tare da zuzuta mishi kyawun suran ta duk iskancin Hisham bai taɓa bin mace ba, sai dai su tsaya iya shafe-shafe da lashe-lashe amma jin yanda suke ƙara zugashi ne yasa shi jin kwaɗayin abun. Ji tayi an rufe mata fuska tare da ɗaukan ta shure-shure ta fara duk yadda taso yin ihu kasawa tayi domin sun toshe mata baki. Wurgata sukayi a mota nan suka bar layin da masifar gudu can gidan da suke kai ƴan matansu suka nufa da ita wurgata sukayi a wani ɗaki wanda yake nan dulun, ihu tasa tana juye-juye ganin gurin babu wadataccen haske "Dan Allah kuyi haƙuri karku yi min komai bansan ku ba, Kuma banyi muku komai ba.." Ji tayi an ɗauke ta da wani mugun mari wanda ya sata kifewa a ƙasa "Wayyo Allah Maman mu! Dan Allah waye ne? Me na muku?" Haɗiye maganin dake bakin shi yayi sannan ya juyo yana kallon ƙaton hijjabin dake jikinta da sauri Haiydar ya riƙe ta nan suka shiga ɗura mata magani tare da shaƙa mata wani abu wani irin sarawa kanta ya yi nan ta dinga jin maganar su sama sama suna ihu da dariya kiɗi suka kunna tare da toshe mata kunni , Kuka ta shigayi tana roƙon su ganin suna cire mata kayan jikinta duk cikin su babu wanda ya saurareta domin hankalin su ya fara gushewa sakamakon ƙwayar maganin dake aiki a jikin su. Shafo ƙirjinta Munir ya yi tare da fasa ihun daɗi "Wow! Babyn akwai kayan harka!" Ƙanƙame jikinta dake rawa tayi tana ƙoƙarin ƙwacewa daga hannunsu sai dai sun mata ƙawanya matsa mishi sukayi tare da riƙe bayan sun kwantar da ita buɗe ƙafafunta Hisham ya yi yana jin yanda kanshi ke juyawa sakamakon maganin da Munir ya bashi gabaɗaya jijiyoyin kanshi sun fito ga wani fitina da yake ji na fitar hankali haka ya danne ta tare da kifa kanshi a ƙirjinta wani irin ƙaran azaba ta saka da ƙarfi nan suka rufe mata baki shure-shure take yi da ƙafafunta ganin haka yasa Munir riƙe su, Nan Hisham ya far mata da ƙarfi ya keta mata mutuncin nan wani irin ajiyan zuciya yake saukewa tare da jin zazzaɓi na son rufe shi sai dai rashin samun nutsuwar da bai yi bane ya hana zazzaɓi tasiri kaca-kaca ya yi mata sai da yaji ya zubar da abun da ke mararshi duka sannan ya sauka yana mayar da ajiyan zuciya. Kwanciya ya yi kan shi na wani irin sarawa kamar zai rabe gida biyu yana kallo suma suka far mata babu imani haka suka shiga jikinta su biyu azaba iya azaba kam ta sha shi domin tun tana kuka da hawaye har hawaye suka daina zuba mata ta koma dauke ajiyan zuciya wani irin razana take jikinta na rawa tana sauke numfashi basu lura da yanayin da take ciki ba, haka suka dinga bin ta suna ihun daɗi sai da kowa ya samu nutsuwar da yake buƙata kafun suka ƙyaleta zuwa lokacin Hisham kan bai san halin da yake ciki ba, Domin tuni zazzaɓi ya far mishi yana ta musu magana a kan su ƙyale ta amma ina ko sauraron shi ba suyi ba. Sai da suka nutsu kafun suka farga da halin da yake ciki nan Haiydar ya yi kan shi sai dai ganin yanayi da yake ciki ne yai mugun ɗaga mishi hankali kallon Munir yai yana faɗin "Ka ga wannan wawan, Wai saboda rashin sabo har zazzaɓi ya ci galaba a kan shi" Cikin tashin hankali Munir ya masa nuni da Nuriya wacce take kwance kamar gawa bata motsi "Kamar fa ta mutu.." A kiɗime Haiydar yace "What!" Cikin gaggawa suka mayar da kayansu sannan suka naɗe Nuriya da ƙaton hijjabin ta domin sun rasa yanda za suyi su mayar mata da kaya a bayan booth suka sakata sannan suka ɗauko Hisham shi ma suka shi a mota bayan sun ƙaraso in da suka ɗauke ta Munir da yafi shi tsoro yace "Ina ne zamu kai ta? Wallahi tsoron asirin mu ya tonu nake ji" Tsaki Haiydar ya ja sannan ya miƙe har kwanan anguwar su ya wurgar da ita lokacin ana ta kiraye-kirayen Sallar magrib, da gudu ya koma motar ya ja suka kai Hisham asibiti. *** "Maman Nafisa wai lafiya kike ta safa da marwa tun ɗazun?" Maman Hanna maƙofciyar tayi mata wannan tambayar cikin tashin hankali tace "Wallahi hankali na ya kasa kwanciya tun da Nuriya ta fita na kasa jin nutsuwa gashi har duhun magariba ya kawo kai" Kama haɓa Maman Hanna tayi tare da faɗin "Allah ya sa tana lafiya dai" Baban Su dake shigowa yace "Dalla kije ki zauna tun ɗazun kin bi ki addabi mutane da maganar Nuriya yanzun haka tana can yawon iskancin ta ne..." Cikin ɓacin rai ta dakatar da shi "A kul! Karka sake danganta min ƴa da wannan ƙazamin kalman idan kasan bakin ka bazai faɗi alkairi ba to kayi shuru" Tsaki ya ja tare da barin gidan yana kunfar baki "Maman kiyi haƙuri zata dawo ai" Zaliha ta faɗa cikin damuwa ganin Maman su na zubar da hawaye. Har isha babu ita babu labarin ta babu shiri Maman Nafisa ta ɗauko mayafi ta fito tana bin anguwa-anguwa tare da lunguna Amma har takwas bata ga mai maka da Nuriya ba gida ta dawo a tunaninta ko ta dawo nan ma babu wani labari zama tayi tare da ɗaura hannu a ka tana faɗin "Na shiga uku wayyo Allah Na!" Kamar wacce aka jeho ta ta faɗo gidan tana tanɓele mutsike idanuwanta tayi tare da faɗin "Maman mu waye ya taɓa ki Baba ko? Zanci masa mutunci idan ya sa ke saka ki kuka.." Buɗe idanuwanta da suka koma ƴan ƙanana tayi tana kallon Zaliha dake mata bayani "Mene mene? Nuriya ba'a ganta ba tun ɗazu shine kuke zaune ba'a kai report ga ƴan sanda ba? Amma ƴan gidan nan ƴan kutuman uba ne yanzun da ƴarku ce zaku ƙyale? Kowa yaje yana harkan shi babu wanda ya damu da halin da take ciki wasu irin dabbobi ne ku?" Ƙarowa tayi tskaiyar gidan ta zage su tass sannan ta fita tana tangaɗi Emanuel ta kira suka nufi gurin ƴan sanda nan suka dawo tare da mutane biyu, Tun daga nesa ta lura da mutun a lungun dake bayan gidan su aikuwa direct ta nufi gurin Allah yasa yau bata shawu sosai ba, Dalilin da yasa tayi saurin gane hijjabin Nuriya kenan komawa tayi baya nan suka dawo tare da ƴan sanda nan da nan kuma jama'a suka cika gurin ganin halin da Nuriya ke ciki ne yasa Maman Nafisa fashewa da wani gigitaccen kuka tana zubewa a ƙasa riƙe ta Zaliha tayi ita ma tana kuka. Haka suka nufi asibiti tare da ƴan sanda bayan wani dattijo ya basu tabbacin ya ga Haiydar ɗan gidan Dsp ne tare da abokinsa suka yada ita a gurin. *** Kallon Hisham Hajiya Larai tayi tare da faɗin "Kai wani ganganci ne yasa ku aikata wannan ɗanyen aikin? Ba Aminu ya ce a bar maganar ba shine zaku samu ƴar mutane ku mata rashin mutunci irin haka? Yanzun gashi an kama Munir ina so ko muje gurin ƴan sanda ka ce baka san komai ba domin shi ma Haiydar ɗin na gargaɗeshi Munir ɗin ma nace kar ya amsa tuhuman da ake masa" Runtsa ido ya yi da ƙarfi yana jin wani irin tashin hankali domin tunda ya farfaɗo yake jin damuwa tare da nadaman abun da suka aikata mata. "Yanzun ina yarinyar?" Ya tambaye ta tare da tsura mata ido "Wai tun shekaran jiya take asibiti ina fatan dai bakuyi abinda zai sa ta bada tabbacin ku ne kuka mata haka ba?" "Ko fuskan mu bata gani ba nima ban san ya kalan fuskanta yake ba domin ban kalleta ba, buri na kawai na ɗau fansar abunda Uban ta ya yi tunda nayi shi kenan babu wanda zai gano mune domin ba su da sheda" A tura ₦500 a wannan account 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 Please idan ba siyan book za'ayi ba kar a ɗauki Number! [5/9, 11:42 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *_♡AMNOOR...!_* _A Romantic Story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 15_16 *Kar dai ku shagala da yawa, An fara payment ku hanzarta dan yanzun labarin zai fara Amnoor! Hamm wani kayan sai amale* *Team Nuriyya I'm sorry gaskiya lamarin bai yi daɗi ba, Sai dai a haka labarin yazo* Ƙur tayi mata da idanuwa tana kallon yadda ta rame cikin kwana uku kamar ba Nuriyya ba fuskanta ya yi fayau duk da idanunta a rufe suke haka bai hana hawaye gangarowa bisa kyakkyawan siririn fuskanta ba. Wani irin jijjiga jikinta ya soma yi hatta gadon da take kwance shima rawa yake kamar wadda ke ɗauke da wutar lantarki "Nurse! Nurse!!" Fiddoh ce take ƙwalawa ma'aikatan asibitin kira ganin halin da ƴar'uwarta take ciki da sauri Dr tare da nures ɗin suka ƙaraso nan suka korasu waje suka shiga bincikar abinda ya haddasa mata wannan jijjigar sun jima sosai kafun suka fito daga ɗakin bin bayansu Firdausi tayi kasancewar ita ce yanzun a nan Maman su ta tafi gida dan ta kimtsa domin kwana biyu ba tayi wanka ba. "Likita a wani hali take ciki yanzun? Me ke haddasa mata wannan jijjigar?" "Bisimillah zauna yarinya" Likitan ya faɗa tare da nuna mata kujera ganin yadda ta tsaya tana masa magana cikin damuwa "Bani da wannan kuzarin dan Allah a wani hali take ciki ta farka ne?" Rubutu ya yi cikin takarda tare da miƙa mata kana ya fara magana "Zata farka In Sha Allah. Yanzun muna buƙatar waƴannan magungunan da allurai domin zamuyi amfani da su" Ƙarɓan takardan tayi tana dubawa cikin tashin hankali ta zaro ido ganin kuɗin dake rubuce ƙasan magungunan "Innalillahi Likita ina zamu samu waƴannan kuɗin? Dubu goma sha shida da dari biyar?" Zare gilashi idnaunshi ya yi yana bin kayan jikinta da kallo kafun ya shiga lashe baki yana shafa fuska "Baku da kuɗi kuka zo asibiti mai tsada? Ki hanzarta kawo waƴannan abubuwan dan bamu da isasshen lokaci" Yana gama faɗar haka ya fita biyo shi tayi itama a daidai bakin get ta haɗu da Maman su ɗan sawu ya sauke ta jiki a sanyaye Maman su ta kalli Fiddoh tana faɗin "Ya jikin nata ko ta farka?" Ɗauke hawayen dake shirin zubo mata tayi tana faɗin "To da sauƙi dai yanzun ma kuɗin magani da allurai ake buƙata sun ce kuma cikin hanzari Maman mu kuɗin da yawa" Sunan Allah da Salati Maman su ganin yadda kuɗin suke da yawa "Dubu uku kawai gareni shi ma Hajiyar da nake mata aiki ne ta bani da ƙyar wai bata da kuɗi tana jinyar ɗan da ba lafiya yanzun ni kam Firdausi ban san me zance ba, Gashi Baban ku ma ko kallon arziki ban ishe sa ba. Zaliha ce ma ta karɓi Tallar gyaɗar shi ne fa ake samun ɗan abinda za'a saka a bakin Salati.." Sha re mata hawaye dake gangarowa Fiddoh tayi tare da faɗin "Kiyi haƙuri Allah na sane damu bari in je gurin ƙawaye na ko zan samu wani abun" "Firdausi! Dan Allah ki kula.." Da sauri Fiddoh ta dakatar da ita ta hanyar faɗin "In Sha Allah Maman mu" Gurin Emanuel ta nufo shi ma da ƙyar ta samu dubu uku da ɗari a hannunsa a hakan ma yana niman ya kwanta da ita sai da ta taka mishi birki domin bata da lokacin da zata kulashi niman duniya tayi ma Baban su sai dai bata samu nasaran ganinsa ba. Gurin friends ɗinta ta nufa nan ma basa nan mutum ɗaya ta samu yana cikin yanayin maye 4k ya bata yana faɗa mata duk ya kashe kuɗin haɗa kuɗin tayi gabaɗaya taga Goma da ɗari biyar inda zata samu cikon kuɗin ne bata sani ba. Haka ta nufo asibiti a tunaninta in suka ga wannan kuɗin zasu karɓa in yaso daga baya sai a cika musu sauran. "Ina sauran kuɗin?" Haɗa hannuwa tayi tana faɗin "Dan Allah Likita ka taimaka ka duba ƴar'uwata tana cikin matsanancin halin yanzun haka tana can sai jijjiga take Please.." Dakatar da Ita ya yi ta hanyar faɗin "Zan dubata amma sai kin yi min abu ɗaya.." Cike da ƙaguwa tace "To na gode sosai Likita" Zare gilashi idanunshi ya yi tare da faɗin "Idan har kina so na duba lafiyarta ki shiga cikin can ki jirani minti biyar.." "Ya zanyi to? Ai dole na amince da buƙatar tun da bani da wanda zai bani wannan kuɗin in har hakan zai sa ka duba lafiyar ƴar'uwata shi kenan basai mun shiga daga ciki ba nan ma ya wadatar" Komawa tayi ta ƙulle ƙofar tana jin takaici da baƙin ciki halin wasu mutanen wato ba za'a taimaka maka sai an nimi biyan bukata. Babu mai tausayin talaka muddin kana son taimako sai ka siyar da mutunci kan. Mayar da hawayen dake shirin zubo mata tayi kafun ta fara cire kayan jikinta. Wani irin shegen murmushi ya yi yana ƙarewa dukiyar fulaninta kallo takun ɗaɗɗai take har ta ƙaraso inda yake zaune saman kujera yanayin tsarin halittar jikinta shi ya gigita mishi lissafi wadda ya haddasa mishi ɗaukewar tunani na wucin gadi sai ji kawai ya yi tana jan zip ɗin wandon shi. Abinda ya dawo da shi daga duniyar tunaninsa kenan "Bazan baka kaina cikin sauƙi ba, Muddin kana son cin abinda kake kwaɗayi dole ka fara dubata in har ta dawo cikin hayyacinta nayi maka alƙawarin baka abinda kake muradi amma kafun nan bari na tabbatar maka" A bazata yaji tana suck ɗin sa cikin salon gogewa a harkan bariki. Wani ƙara ya saka yana sake tura mata jin yadda take lashe shi tare da shafo ƴan tagwayensa suma ne kawai bai yi ba saboda azaban daɗin a tunanin sa bata iya komai ba ganin ta yarinya ƙarama sai gashi ta goge masa hadda dan a wannan yanayin kaɗai ta gamsar da shi ina ga an kai ga babbar tawagar. Wonder full! Yasan zai kwashi romon daɗi. Ɗagowa ya yi yana lumshe ido domin ta matso sosai tana goga mishi ƙirjinta a fuskar shi. "Na san iya hakan ma ka gamsu, Idan ta dawo daidai zamu ƙarƙare" Gyaɗa mata kai kawai ya yi domin a yanzun babu halin magana sai da ya numfasa kafun ya shirya bayan ya je toilte ya gyara jikinsa itama sai da ta nutsu sosai sannan ta nufi ɗakin tana sanarwa Maman su za'a dubata. Ido kawai Maman su ta zuba mata tana son magana amma sai tayi shiru tasan dai bata hanyar ƙwarai Fiddoh ta samo wannan kuɗin ba. Cikin gaggawa kuwa suka yi mata abinda ya dace shaɗaya saura na dare ta farka da shaƙuwa da sauri suka yi kanta a hankali take buɗe idanuwanta har tayi nasaran buɗe su tar tana kallon Maman su murya a hankali irin na masu jin jiki tace "Ruwa" Daga haka tayi shuru tana kallo Fiddoh wacce ita ma kallon ta take cike da jin daɗi ganin ta farka cikin hankalin ta. "Sannu Nuriyya Ubangiji ya baki lafiya" Lumshe ido kawai tayi tare da karɓan ruwan ɗumin da Maman su take bata cije bakinta tayi jin yanda ƙasanta ke mata raɗaɗin bala'i "Zanyi fitsari" Da sauri Maman su ta ɗauko ɗan bokiti sai dai ta rasa yadda zata yi ta taimaka mata dole sai da suka kira nurse "Wash Allah!" Ta faɗa tare da damƙe zanin gadon saboda azaban zafin da take ji. Ko nishi mai ƙarfi tayi tana jin azaba bare kuma magana hawaye ne ya shiga wanke mata fuska duk da fitsarin da take ji da ƙyar ta iya yin kaɗan mai haɗe da jini saboda ɗinkin dake jikinta. Haka suka zauna jugum babu mai magana a cikin su da sassafe sai ga ƴan Sanda da wani lawyer gwabnati sun zo ɗaukar ta domin zasu mata wasu tambayoyi kasancewar Hajiya Larai ta cika ƴan Sandan da kuɗi ana ta ƙoƙarin ture file ɗin ta shuru tayi tana kallon lawyer dake mata tambayoyi take taji numfashin ta na shirin barin jikinta sakamakon kunnuwanta dake jiyo mata muryan wadda yake gindaya mata kashedi a kan muddin ta kuskura ta faɗa wani abu sai sun mata abinda ya fi haka. Girgiza kai tayi tana faɗin "Ban san su ba" Lawyer yace "Ki ƙara zurfafa tunani dai.." Kallon ta ya yi ganin tayi shuru taƙi tanka masa "Yarinya kinyi nazari domin a ƙwato miki ƴancin ki.." "Yallaɓai tun da tace bata san su ba a ƙyale maganar zai fi" Zai yi magana Maman su ta sake faɗin "Dan Allah karka ce komai a hakan ma mun gode!" Dagewa yai a kan lallai Nuriyya ta faɗi wani abun ƙarshe jikinta ne ya fara rawa nan ta shiga jijjiga lamarin ya tsananta sosai domin likitotin sunyi faɗa sosai da cewan bai dace daga farkawan ta a tsitsiye ta da tambayoyi ba. Rai a ɓace Fiddoh ta nufi ofishin ƴan sanda domin jin dalilin da yasa aka rufe file ɗin Nuriyya sai dai bata samu damar shiga ba, Domin yadda ta dinga zaginsu tana tsine musu abinda ya haddasa ƙaramin rigima tsakaninsu kenan tayi kuka tare da jin baƙin cikin abinda aka aikata musu. Wato a duniyar nan talaka ba komai bane idan abu ya haɗaka da ƴaƴan masu kuɗi in baka da mai tsaya maka sunan ka sorry abinda ya faru da Nuriyya kenan duk yadda Fiddoh ta so a dawo da case ɗin abin bai yuwu ba. Haka ta dawo asibitin nan ta kuma tarar da sabon tashin hankali domin jini ne yake zuba mata sosai tana jin azaba sosai idan ta zo fitsari gashi dai tana jin fitsarin amma bata iyawa sai dai kaɗan ya fito dalilin da yasa ta firgicewa tare da ficewa cikin hayyacinta kenan. Gashi ana buƙatar ƙarin magungunan dan ga kuɗin aikin da wasu alluran da ake buƙata. Bata da yadda zata yi domin tana son ƴar'uwarta tana son ganin ta dawo kamar yadda mutane suke duk da a kullum cikin faɗa da rigima suke akan irin rayuwar da Firdausin take yi hakan bai hanasu soyayya da shaƙuwa irin na ƴan'uwan juna ba. Basu da wani mataimaki sai Allah dan Baban su ma maganan banza yake faɗa domin ƙwandalan shi yaƙi bayarwa. Babu irin taimakon da bata nima ba sai dai kowa yace idan ta amince ayi ban gishiri in baka manɗa dake basu da ƴan'uwa a gari dan Babansu da Maman su mutanen Sudan ne cirani ya kawo su Nigeria. Sai da Likitan ya more ta na kwana uku kafin ya yarda ya duba Nuriyya inda aka mata aiki. *** "Wallahi Alhaji iya bincike nayi amma ban samo inda yarinyar take ba" Kallon mutumin Hon. Sa'id yai tare da faɗin "Ko sunanta baka sani ba?" Gyaɗa mishi kai ya yi "Ok zaka iya tafiya mun gode" Kallon Aminu yai yana faɗin "Muje ko?" Cike da takaicin kalamansa Alhaji Aminu yace "Muje ina bayan ban ganta ba?" Gyara tsayuwa Hon. Sa'id yai yana faɗin "Mun kai sati muna jele a nan amma babu labarin ta ina ga babu amfanin tsayuwar ta mu tun da ko mun tsaya ɗin ba zuwa zatayi ba waya sani ma ko aure tayi..." Wani irin kallo Alhaji Aminu yai masa tare da runtsa idanunsa yana jin kalmar auren nan na dukan zuciyar shi. Da yasan haka zai kasance da tun farko ya faɗa mata abinda ke ran shi. Bai san ya kamu da mugun ƙaunarta ba sai yanzun da ya nime ta ya rasa tayi ɓatar damo babu ita babu labarin ta, Abun takaici ma ko sunanta bai sani ba, Dole suka dawo gida amma gabaɗaya ba shi da nutsuwar zuciyar haka kawai sai yana ji a ran shi kaman ba lafiya ba. Matarshi ta lura da yanayin nasa sai dai bata wani damu ba. Ta mayar da hankalinta ga kasuwancin tare da ƙoƙari tura Hisham Ƙasar waje domin tun da wannan lamarin ya faru shi ma a firgice yake shi yasa take son tura shi can yaje ya ƙarasa karatun sa babu ɓata lokaci kuwa ta gama mishi duk wasu abubuwan da ya kamata na tafiya waje inda yai sallama da abokansa tare da Hajiya Umma suka nufi airport sai da suka ga tashin jirginsu sannan suka dawo gida. Lamarin Alhaji Aminu kuwa abun ya babu daɗi domin har ƴar jinya sai da yai na kwana biyu Amininsa ne yake sanar da Umma abinda ya haddasa masa wannan damuwar taji matuƙar mamakin jin dalilin rashin lafiyar nasa "Allah mai iko Aminu yanzun da girman ka soyayya tayi maka irin wannan kamun? Ɓatan basira ɗaya da ku kayi na rashin sanin sunanta da inda take da an san wannan bayanan da komai yazo da sauƙi amma duk da haka ka yawaita Addu'a idan rabon ka ce In Sha Allah zaka same ta, In kuma ba rabon ka bace Ubangiji ya musanya maka da mafi alheri.." Da sauri ya tari Numfashin ta gurin faɗin "In Sha Allah rabo nace" Murmushi kawai tayi domin lamarin na shi har mamaki ya bata wai Aminu yake kwance a kan SO? Duk wannan wainar da ake toyawa matar shi bata sani ba, domin har ya gama kwanciyarshi a asibiti bata leƙo shi ba. Suhaima ce kawai ke kaiwa da komowa a asibiti. Kwana biyu kenan da a ka sallamosu daga asibiti sai dai abin sakawa a bakin Salati na niman fin ƙarfin su ga Nuriyya ma jikin sai a hankali dan bata iya wani ƙwaƙƙwaran motsi tana daga kwance ɗan aikin da Maman su take ma yanzun babu domin Hajiya Larai koran ta tayi a kan kwana biyu bata zo ba, Duk da ta faɗa mata dalilin rashin zuwan nata haka matar nan ta baɗawa idanunta toka ta kore ta. Ɗan tallar da Zaliha take Nuriyya ta hana ta domin tsoron abinda ya faru da ita ya faru kan ƴar'uwarta take ji. Ga Baban Su ba taimaka musu yake ba abinda Maman su ta ɗan nimo ta dafa musu ma ƙoƙarin cinyewa yake duk da takaici halinshi jikin Nuriyya yake daɗe taɓarɓarewa gashi kullum bashi da magana wadda ya wuce ta miƙe taje ta nimo mijin aure ko kuma ya yi sadaka da ita lamarin babu daɗi domin tana cikin ƙuncin rayuwa dole aikatau Maman su ta koma a yanzun dai Fiddoh ce ke ƙoƙarin samo musu abinda zasu ji duk da kullum sai sunyi daru da Nuriyya take karɓan abincin "Idan baki ci ba taya zaki sha magani? Ni kaina ba son rayuwar nan nake ba babu yadda na iya ne kawai Dan Allah Nuriyya ki daure ko dan ki sha magani saboda ki samu lafiyan jikin ki bana jin daɗin ganin ki kwance" Da ire-iren waɗannan kalaman take samu taci abincin haka rayuwa taci gaba da tafiya da daɗi ba daɗi haka suka dinga haƙuri dake Allah ya basu jajirtacciyar uwa sai abubuwan suka fara musu sauƙi aiki ba irin wanda ba tayi dan samun abinda zasu ci sai dai kuma kwatsam watarana suka tsinci kansu cikin halin rashi na ƙaramar ƙanwarsu Nafisa lamarin da yayi sanadiyar rugujewar ɗan farincikin da suka samu nan komai ya sake kwaɓewa. Sannu a hankali rayuwa ta fara juya musu baya domin wani irin rashin lafiya da Fiddoh ta kwanta ganin abu goma da ashirin ya haɗu ma Maman su ne yasa Nuriyya dauriya ta fara ƙarfafama kanta gwiwa domin wacce take ɗan taimakon nasu gata kwance. *Wannan littafin kuɗi ne domin kasance cikin group zaki/zaka tura ₦500 ta wannan account 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank sai a turawa wannan Number shedar biya 09079740079 Please Idan ba siyan littafi za kiyi ba karki ɓatawa kan ki lokaci gurin min magana* [5/9, 11:42 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *_♡AMNOOR...!_* _A Romantic Story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 17_18 *H-P Place Group* "Ki yi haƙuri Nuriyya ta ko wanne yanayi Ubangiji ya kan jarabci bawa domin ya gwada ƙarfin imaninsa ta ki ƙaddarar kenan babu ta yadda za ki kauce masa Allah ya ƙara miki lafiya da sannu za ki ga sakayya akan duk wanda ya aikata miki wannan aika-aikar, me ya sa ba ki kira number dana ba ki ba? Yanzu da ban biyo Na'ilah duba ƙawarta ba shi kenan ba zan san abin da ke faruwa da ke ba? Har yanzun kin kasa sakin jikinki da ni bayan da zuciya ɗaya nake ƙaunar ki, Allah ne shaida" Sunkuyar da kai Nuriyya ta yi tana jinjina irin ƙaunar da Amrah take mata "Na gode sosai Amrah!" Hannunta ta riƙe tana faɗin "In Sha Allah zan tsaya miki a dawo da case ɗin.." Cire hannunta ta yi daga nata tana faɗin "In har da gaske ƙaunar da kike min daga zuciyarki ce dan Allah kar ki ɗaga wannan maganar koma waye na yafe!" Ta ƙarasa maganar tare da ɗauke hawayen da ke zubo mata "Shi kenan ba zan tada maganar ba tun da ba ki so zamu wuce ki riƙe wannan zamu dinga magana" Kallon waya tare da tulin kuɗin ta yi da sauri Maman su ta ce "Amratu! Wannan kayan arziki haka? Ubangiji ya yi albarka mun gode ƙwarai!" Murmushi Na'ilah ta yi sanan ita ma ta miƙawa Fiddoh kuɗi tare da ajiye mata jakar da ta zo musu da shi wanda yake ɗauke da kayan abinci "Beb! Ki yi ƙoƙari ki miƙe Please ana ta cigiyarki kowa ya yi missing ɗin ki duk casu idan babu ke ba daɗi wallahi gashi kwana biyu ba wani update tun bayan na Alh. Aminu bamu sake fitar da komai ba, after zan dawo tare da Dr ya duba mana ke" Gyaɗa mata kai Fiddoh ta yi tare da faɗin "Thank you Bestie!" Bayan tafiyarsu Maman su ta kalli kuɗi haɗe da kayan tana jinjina lamarin a zuciyarta ashe har yanzu akwai mutane irin Alh. Aminu a duniyarnan? Zaliha ce ta katse mata tunani ta hanyar faɗin "Wayyo Allah daɗi kashe ni! Allah yai musu albarka yanzun Mamanmu tun da kin iya turare Allah a ware wasu kuɗin ki faɗa min abubuwan da za a sayo sai ki fara yi kawai kuma a duba mana wani ɗaki daban kinga da ma nan ya yi kaɗan wlh tsawon shekaru muna zaune a ɗaki ɗaya yanzu ka a ware mana namu." Maman Nafisa ta ce "Kin yi gaskiya, amma ina tsoron kar Babanku ya zo ya ɗauke kuɗaɗen dan wallahi muddin ya shigo na san sai ya ga wannan kuɗin.." "Aikuwa bai isa ya je inda kuɗin nan suke ba, wallahi muddin ya taɓa zan yi mishi rashin M.." Fiddoh ta faɗa tana gyara kwanciyarta. Da yamma kuwa sai ga Na'ilah ta dawo tare da likita nan ya shiga duba jikinta sannan ya bata magungunan haɗe da allurai bata ƙyale likitan ya ta fi ba sai da ta sa shi ya duba jikin Nuriyya. Kwana biyu tsakani Fiddoh ta miƙe ta fito ras da ita nan ta tsaya ta ƙarewa matan gidan kowacce sai da ta zageta sannan ta fita ta nufi gurin Emanuel da ma a takure take daga nan ne fa lamarin ya canza salo nan suka faɗa duniyar masha'arsu Fiddoh kamar mayya haka ta kanannaɗeshi suna abu ɗaya sai da ta fanshe kwanakin da basu tare sannan ta ƙyale shi tana kwance saman jikinshi tana murza nipples ɗinsa cikin yanayin da ke nuna har yanzu bata samu gamsuwar da take buƙata ba, hannunta ya riƙe yana magana cin Hausar da be gama ƙwarewa. "Mene kuma Fiddoh? Na yi sosai ki bari na huta haka.." Wani irin numfashi ya ja sakamakon kamo bananarshi da ta yi tana matse saman "Hmmm!" Ya sauke wani gwauron numfashi yana jin yadda take tsotsar abin sai da ta sa suka koma tana ride ɗin shi kamar ba za ta ƙyale shi ba. Sai da ya ga abin nata na neman fin ƙarfin shi kafin ya ƙwace daga jikinta yana mayar da numfashi duk da shi ya fara buɗe mata ido amma ya lura jarabarta ya fi ƙarfin sa. Kallon sa ta yi tana yamutsa fuska sannan ta shirya ta fita. Bayan ta karɓi dubu biyar gurinshi domin yanzu rashin mutunci take ji. Tana fitowa suka yi karo da Baban su dakatawa ta yi tana ƙare mishi kallo ganin yadda ya sha shadda me ruwan goro sai maiƙo yake ga dukkan alamu sabo ne kallon takalmin ƙafarshi ta yi nan ma dai sabo ne hatta agogon hannunsa. "Allah ya sa dai ba kayan wasu aka ƙwamuso ba, dan na ji ana sanar da cewa an yi sata.." Hannunsa da ya miƙo mata ne ya sa ta katse maganar tata alamu yai mata akan ta ba shi na shi kason "Wallahi ba zan ba da ba! Domin gumi na ne, yadda kake buga jiki kake ɗauke-ɗauke haka ni ma nake sake jiki na yi abin da za a ba ni kuɗi.." "Au haka ne abun?" Cike da baƙin cikin halinsa ta ce " Ya fi haka, lokacin da nake kwance me ka tsinana min? Mamanmu ke ɗawainiya da mu ita ce take fita tana yawo a rana domin samo mana abin da za mu ci.." "Ba za ki ba ni ba kenan?" Tsaki ta ja sannan ta ce. "Muje na gwada idan ya mun sai na ba ka." Tana gama faɗar haka tai shigewarta ba tare da ta ba shi ko sisi ba. Komawa yai gun Ema yana tambayar shi yau bata shawu ba ne? "Ta sha amma ba sosai ba" Gyaɗa kai ya yi tare da miƙa ma sa hannu "Mene ne kuma?" Emanuel ya tambaye shi tare da ɓata fuska. "Money! Ai na faɗa maka duk lokacin da kuka yi wata mu'amula ina da nawa kason ɗiyata ce, ni na ba ka go and hed ɗin da kake kome da ita" 2k ya zaro ya ba shi. Lokacin da ta shiga gidan direct ta nufi ba yi bayan ta ɗauki ƙaton butar da Maman Nafisa take alwala da shi kallon Zaliha da ke girki ta yi sannan ta ce "Ki kawo min ruwan zafi" Taɓe baki Zaliha ta yi sannan ta ɗibi ruwan tabi bayan ta da shi. Washegari bayan fitar ta sai gata ita da su Na'ilah da leda niƙi-niƙi cike da kaya ta direwa Maman Nafisa tana faɗin "Kayan haɗin turaren na kawo miki tare da haɗin gwiwar 'yan group ɗin mu" Cike da mamaki Maman Nafisa ta ce "Wani group kenan?" Dariya suka yi sannan suka fita Fiddoh tana faɗin "Group ɗin 'yan sirri masu tona asirin abin da ba'a sani ba" Wani iri take jin abun, daɗi ne ba daɗi ba, rayuwar da Fiddoh take yi sam bata so babu yadda za ta yi, ka haifi ɗa ne ba ka haifi halinsa ba, mutane da yawa suna mata kallon uwar da 'yarta ta gagare ta bayan kuma ba haka ba ne, da ana buɗe zuciya da ta buɗe kowa ya ga irin baƙin cikin da ke ciki wanda ya danganci halin da Firdausi take yi, duk iya ƙoƙarin da Uwa take Allah ya gani ta yi shi amma abun sai dai a barwa Ubangiji... "Ki yi haƙuri Mama addu'a za ki ci gaba da yi mata. Komai yana da ƙarshen sa haka watarana zai zamto tamkar ma ba a yi sa ba". Cewar Zaliha, ɗauke hawayen da ke zubo mata ta yi tare da faɗin. "Haka ne Zaliha Ubangiji ya daɗe shirya mana zuri'a." Amsawa ta yi sanna ta kwashe kayan ta je ta adana su. "Mama!" Juyowa ta yi tana kallon Zaliha. "Na'am Zaliha ina sauraron ki." "Da ma na ce yaushe za ki fara yin turaren? Dan na faɗawa Malaman islamiyyan mu zan kawo musu su saya kuma ma na ce da ƙawaye na su faɗa a gida.." Shuru ta yi ganin Maman Nafisa tana murmushi "Tun ba a fara ba har kin soma tallar?" "Ai da zafi-zafi akan bugi ƙarfe in ji masu salon zance" Miƙewa Maman Nafisa ta yi tana faɗin. "Ai da ma sai masu salon zance dan Hausar ma jinsa muka yi, zan yi ƙoƙari na fara amma fa gaskiya bana son maganar tallar nan domin na riga na yanke shawarar na fita da shi..." Cikin shagwaɓa ta katse mata maganar "Haba Mamanmu! Bafa tallar ba ne, iya makaranta ne fa dan Allah kin ji Allah daga makaranta shi kenan" Da ƙyar dai ta lallaɓa Maman su ta yarda akan in ta yi zata bata ta je da shi. Duk wannan budurin da ake Nuriyya tana daga kwance tana sauraron su ba tare da ta ce komai ba. Domin har yanzun jikin nata ya kan motsa mata, cikin kayan da Na'ilah ta kawo musu suka yi dafa dukan taliya suka ci su uku domin Fiddoh bata dawo ba, suna cikin cin abincin Baban su ya shigo shi ma suka zuba mishi sai da ya gama ci sannan ya tambaye ta inda ta samu kayan turare shuru ta yi masa ba tare da ta yi bayani ba. Nuriyya ya dakawa tsawa yana tambayar ta. A firgicewa ta yi nan jikinta ya fara rawa kamar wacce aka jonawa lantarki, tsaki yai tare da barin ɗakin da sauri Maman su ta yi kanta ita da Zaliha suna taɓa ta hankali a tashe Maman su ta kwantar da ita tare da riƙe mata hannuwa dan har idanunta sun firfito tamkar wacce rai yake shirin barin gaggan jikinta domin har wani shiɗewa take tana jan numfashi, da ƙyar dai jikin ya daina rawa. A lura irin na Maman Nafisa Nuriyya ta kamu da cutar ɗimuwa wadda muddin aka yi mata magana me ƙarfi nan da nan take ficewa daga hayyacinta musamman ma idan namiji ne yai mata ihu abin na fin haka tsanani. Alh. Aminu ne zaune gaban Hajiya Umma yana jin kalaman da take jero masa tare da miƙa masa hotuna murmushi kawai yai mata kana ya ce "Umma duk wannan hotunan basu yi mini kyau ba.." "Daure dai ka duba dukkanin su kyawawa ne" Gyara zaman sa ya yi yana faɗin "Ita ma tana da nata sihirtacciyar kyau ɗin, doguwa ce me dirarriyar jiki, tana da nutsuwa yanayinta ba mace ba ce me son hayaniya, zagayyen dogon fuskanta yana ɗauke da hanci zar idanuwanta irin shanyayyun nan ne wadda da zaran ta kalle ka za ka ji wani yanayi, a gefen kuncinta na dama tana ɗauke da dimful bakinta ɗan daidai tana da tsayi sai ita ba fara ba ce yanayinta mace ce me sanyi domin ko tafiyarta a sanyaye take yin sa.." Dakatar da shi Hajiyarsa ta yi tana jinjina irin wannan soyayyar da yake yi wa yarinyar da har yau bai san sunan ta ba. "Kenan ka ƙare mata kallo? Ka san dai irin wannan kallon babu kyau.." "Ba haka ba ne Umma ni kaina ban san lokacin da na yi hakan ba.." Miƙewa ta yi tana faɗin "An ɗauki tsawon watanni amma ba ka samo ta ba, na samo maka kyakkyawan yara amma kaƙi amincewa da su lallai sai ita bayan har yau ba ka san inda take ba.." "Allah zai bayyana min ita" Juyowa ta yi ta kalle shi na 'yan daƙiƙu kana ta ce "Zan je gidan Zuwaira domin tun jiya take kira akan za mu yi magana idan za ka fita ka ce da Hannatu ('yar aiki) ta samu Habu drive su je kasuwa." Miƙewa yai yana faɗin "Muje sai na ajiye ki ni ma zan bi ta wajen Sa’id" Tare suka jiro suna hira gwanin sha'awa shi ya buɗe mata motar ta shiga kana shi ma ya shiga "Umma zan dawo da Suhaima domin banga alfanun zaman ta a can ba Laraba ma ta mayar da hankalinta kan kasuwancin ta na tura ta akan su haɗu da Amratullah su dinga gudanar da al'amuran karatu tare amma taƙi yarda wai can akwai takura bata iya barcin asuba sai a dameta da karatu gabaɗaya Laraba ta ɓata min yara da ɗabi'ar banza ban isa na yi magana a yi min abin da na ce ba, gwara ta dawo nan ɗin zan fi samun nutsuwa domin bazan mata abin da take so ba, shi ma Hisham ɗin ba yadda na iya ne shi ya sa ta ɗauke shi daga nan ita kuma mace ce ba zan iya ɗaukar ta zuwa wata duniya karatu ba" Yanayin da yake maganar zai bayya maka ran shi ya sosu da abin da matarsa take masa. "Gaskiya ko ni ban goyi bayan a ɗauki ɗiya mace zuwa wata ƙasa karatu ba, Allah ya kyauta ya kare mana zuri'a" Har gidan ya kai ta kana ya nufi inda Amininsa yake. Da ke tana son ta yi tattaki shi ya sa lokacin da ta fito daga gidan 'yar'uwar tata ba ta kira shi ba daidai zata sha kwana ta ga dandazon mutane tana muhawara Daga ƙarshe abin sai ya koma kamar faɗa mamaki ta ji ganin yadda manyan mutane suke ƙoƙarin ba hammata iska. "Assalamu alaikum!" Dudum! Babu wadda ya juyo ba re ta sa ran za a amsa mata cikin ɓacin rai ta fara magana "Haba bayin Allah sai ka ce ba musulmai ba, a yi Sallama ba za ku amsa ba ko dai tunanin nawa ne bai ba ni daidai ba?" Juyowa suka yi suna shirin surfe ta sai dai ƙwarjinta da yadda ta yi shigar kamala ne ya sa su dakatawa ɗaya daga cikin su ya amsa mata da faɗin "Barkanmu dai Hajiya" Hajiya Umma ta ce "Me ke faruwa a nan naga kun tsaya kun yi cirko-cirko.." Kan ta ƙarasa maganar ɗaya daga cikinsu yai caraf yana faɗin "Wannan la'anannen ne yai min alƙawari ya saɓa..." Da sauri ta dakatar da shi tana faɗin "Yaa Subhanallah! Haba bawan Allah a dinga tauna magana kafin a furzar sam wannan kalamin bai da ce ya fito daga bakin muslmin ƙwarai ba, ka yi magana kai tsaye ban da zagi da cin zarafi" Tsaki yai yana faɗin "Hajiya wannan mutumin ya cancanci fiyye ma da haka, nan muka yi da shi akan zai ba ni auren babbar ɗiyarsa dan ita ce me nutuwar dubu talatin ya karɓe min yanzu ina cewa ya ba ni kuɗi yana kawomin wani ƙaulin da ban san da shi ba" "Ya batun auren fa?" Ta tambaye shi tana kallon Hamisu Saleh Baban su Nuriyya juyowa yai domin tun da aka fara maganar be ce musu ƙala ba, "Cewa yai wai ya fasa aure ni kuma yanzu ba ni da kuɗin da zan biya shi, ina ta ba shi haƙuri ya ƙi ya, gwara dai ya karɓeta a hakan in kuma ya ƙi wlh kuɗin sa ba labari" Gyaɗa kai ta yi tana faɗin "Kai don me ya sa ba za ka auri yarinyar ba yanzu?" Tsaki mutumin yai kana ya ce "Gwanjo ce fa, yarinyar da maza ba ɗaya ba har uku suka dinga hawa da sauka shi ne zan ɗauka..." Runtsa ido ta yi tare da ɗaga mishi hannu alamar ya isa, ɗaya daga cikinsu ne ya ce "Haba! Wannan fa ƙaddara ce don me ya sa ba za ka karɓe ta ka rufa mata asiri ba? Idan ba ka son auren ta me ye na buɗe maganar? Wannan ai tozarci ne, duk cikin mun nan muna da 'ya'ya babu wadda ya wuce ƙaddara" Daga nan ya fayyace mata duk abin da ya faru da Nuriyya saboda tsananin tausayi sai da ta zub da ƙwalla tana Allah wadai ga duk wadda yai mata haka. Jakarta ta buɗe tare da ɗauko bandir ɗin 'yan ɗari biyar-biyar ta wurgawa mutumin kana ta kalli Baban su Nuriyya tana faɗin "A ɗaura auren da ɗana ga sadaki" Bandir ɗin 'ya dubu-dubu guda biyu ta direwa Baban Nuriyya 200k jiki na ɓari ya kwashe kuɗin yana faɗin "To madalla lallai Nuratu an yi goshi.." Dakatar da shi Harisu yai yana faɗin "Hajiya kin san kuwa idan kika ƙoƙarin dasa iri? Wannan fa ba mutumin arziki ba ne da za ki dasa iri har ta yi yabanya.." Cikin ɓacin rai Baban su Nuriyya ya daka mishi tsawa yana faɗin "Harisu fita idona na rufe! Tun da an biya ka ka yi wucewar ka, kuma ka kwana da sanin za ka dawo da sauran dubu ashirin domin wallahi ba za ka ci su ba" Jijjina kai kawai Hajiya Umma take yi tana tur da hali irin na Baban su Nuriyya, Malam Sule wanda yai mata bayani shi ya tsaya matsayin wakili ga Aminu shi kuwa Baban su Nuriyya daga cikin waɗanda suke buga caca ne ya zaƙulo ɗaya ya zama wakili Nuratu nan aka bayar sannan aka amsa daga ƙarshe jama'a suka shaida ɗaurin auren Aminu da Nuriyya daga nan Umma ta ba shi adireshin ta tare da sanar da shi cewa zata turo ɗan nata domin su gana da Nuriyya batun tarewa kuwa ba yanzun ba su dakata tukun. Washe baki kawai yai yana gyada mata kai tare da faɗin. "Ai babu komai Hajiya duk lokacin da kuke da buƙatar ɗaukar ta ƙofa a buɗe yake ni dai sisi na ba zai shiga hidimar tariyar ta ba, ku da kuka ga za ku iya, ku za ku yi kome" Hajiya Umma ta ce "Ai da ma bamu buƙatar komai naku, Allah dai ya sa ka gane wannan ba ɗabi'ar mutan ƙwarai ba ne" Daga haka ta nufi gida. ** ** * ** *** Kallon Aminin nasa ya sake yi yana faɗin "Wai da gaske ka samo ta?" Murmushi yai yana faɗin "Ƙwarai kuwa, cikin tarkacen hotunan Amrah na islamiyya na ganta da na tambayi Amrah sai ta ce min ai ƙawarta ce ajinsu ɗaya, nan ta shiga ba ni labarin yarinyar da yadda mahaifiyarsu take ta faɗi-tashi gurin inganta rayuwarsu.." Cikin zumuɗi ya katse shi ta hanyar faɗin "Muje ni ka kaini.." Wayarshi ne ya katse masa sauran maganar ta sa ganin Hajiyarsa ce me kiran ya sa shi ɗagawa cikin hanzari domin ba ya wasa da duk abun da ya shafi Hajiyar sa. Da sallama ya ɗaga wayar daga can ɓangaren Hajiyar ta amsa kana ta ce "Ina son magana da kai urgent!" Miƙewa tsaye yai yana faɗin "Ga ni zuwa" Daga haka ya sauke wayar yana faɗin "Muje gidan Hajiya daga nan sai in sanar mata" Mota suka shiga sannan suka nufi gidan. Shuru ya yi yana sauraron abin da take cewa har ta dire aya bai katse ta ba, illa gumin da ya haɗa kamar wanda ya haɗiye kunama. "Aminu ina ta magana ni ɗaya ba tare da ka ce komai ba?" Maganar ta ne ya dawo da shi daga duniyar tunanin da ya faɗa "To..t..o. ai Hajiya ban san me zance ba ne.." Dakatar da shi ta yi ta hanyar faɗin "Ba ka san me za ka ce ba?" "Hajiya Aure fa kika ce kin yi mini haba! Sai ka ce yaro ƙarami.." "Ungo nan gidan ku na ce, ka ji ɗan ƙaniya ko" Hon. Sa’id ya ce "Yi haƙuri Umma duk ba abin ba na faɗa ba ne kai Aminu ka faɗa mata maganar.." Dakatar da shi tai cikin ɓacin rai "Wata magana?" Kallon Aminin na sa yai domin gabaɗaya zancen ya ruɗa shi. Gyaɗa masa kai Hon Sa’id yai alamar ya sanar da ita. "Hajiya da ma akan maganar yarinyar can ne mun samo inda take.." "Ai ho! Yanzu na fahimta, to in ban da abin ka Aminu ai lokaci ya ƙure..." A rikice ya cire hular da ke kan shi yana faɗin "Innalillahi wainna ilaihir rajiun! Dan Allah Hajiya ki yi haƙuri.." "Ban son jayayya Aminu batun ka gano inda take bai taso ba, ni dai na gama magana ka je ka samu wannan matar ku daidaita" *Wannan littafin na kuɗi ne domin kasancewa cikin group za a tura ₦500 ta wannan account 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 please idan ba saya za ki yi ba karki ɓata lokaci wurin yi min magana.* #Amnoor #Sadstory #Destiny #Hotlove #Romance [5/9, 11:43 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *_♡AMNOOR...!_* _A Romantic Story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 19_20 *H-P Place Group* Riƙo shi Hon. Yai tare da faɗin "Haba da Allah! So kake ka illata kan ka ne ko yaya? Saura kaɗan fa ka buge da ƙofar nan.." Leƙowa Umma ta yi tana faɗin "Me nake ji haka? Aminun ne yake ƙoƙarin kassara kan shi don na ce ya je su gana da matarshi?" Runtsa ido yai da ƙarfi domin kalmar *MATA* tamkar saukar mashi haka yake jin abin a zuciyarshi. Haka suka fito haraban gidan motarshi yake ƙoƙarin shiga cikin ƙarfin hali domin gabaɗaya gwiwowinsa sun sace tamkar tayar mota "Dan Allah ka yi min jagora zuwa inda take wallahi zuciyata na mararin son ganin t..." Dakatar da shi Umma ta yi ta hanyar faɗin "A kul! Karka kuskura bare har ka fara wannan gangancin domin wlh muddin na ji ka je inda yarinyar take wallahi zan saɓa maka.." Dafe kan shi da ke tsananin sarawa yai tuni ya riƙe saitin zuciyarshi da ɗayar hannun "Dan Allah Umma ki yi haƙuri wannan hukuncin yai tsanani da yawa a yi mana uzuri kin san lokacin ɗaya ba zai karɓi wannan lamarin ba, a yanzu yana da damar da zai kawo na shi zaɓin dan Allah Umma ki sassauta masa.." "Duk wannan daɗin bakin naka Sa’idu ba ɗauka zan yi ba, ka sake jaddada mishi aure ne dai an riga da an ɗaura kuma wallahi na ji wani abu bayan wadda na ce zuciyoyi zai ɓaci" Buɗe idanunsa da suka fara sauyawa saboda tashin hankali yai a hankali kamar me koyon magana ya ce "An ya ba sauya min Umma aka yi ba? Mahaifiyata ba haka take ba, Umma bata taɓa yanke min hukunci me tsauri har haka ba ya zan yi da raina? Ya zan yi da tarin soyayyarta da ke nuƙurƙusan zuciyata wallahi akullu yaumi da ita nake kwana nake tashi ta yaya zan iya rabuwa da mace mafi daraja kuma mafi soyuwa a gareni farat ɗaya haka?" Ya ƙarasa maganar da ƙyar yana me ƙurawa Aminin nasa idanu. "Aminu ka yi biyayya ga umurnin Umma Please ka sassauta wannan soyayyar duk fa wannan hidimar da kake ita fa yarinyar bata san kana yi ba, tana can tana rayuwarta cikin farinciki kai kuma kana ƙoƙarin jayya da Umma" "To ya zan yi?" Hon. Sa’id Ya ce "Haƙuri domin ita ce komai muddin kuma aka ambaci wannan kalmar to tabbas an cuci wadda ake so ya yi ta" Lumshe ido yai tare da faɗin "Shi ke nan!" Duk yadda Hon. Sa’id Yaso fahimtar da shi amma ina karshe ma share shi yai, motar shi a gidan Umma suka bar shi domin yanayin da yake ciki ba zai iya tuƙawa ba. Kallon shi Maman Nafisa ta yi ganin yadda yake washe haƙora yana ƙirga 'yan farare "Baban.." Be barta ta faɗi abin da take son faɗa ya katse ta "Alhamdulillah yau de buri na ya cika na aurar da wannan guzumar" Ya ƙarasa maganar tare da yin nuni da Nuriyya wacce take ta ƙoƙarin gyara kayan turaren da Maman su ta haɗa, wani irin ajiyan zuciya kawai ta sauke tare da zubewa a ƙasa da sauri Zaliha da ke shigowa tare da Manna su suka rufu a kanta "Ai ko mutuwa kike kina dawowa aure de ya ɗauru kuma gidan nera inda zan dinga samu ina da-na-sha Allah sarkin daɗi!" "Haba Baba! Me ya sa kake irin haka? Ka san de ba lafiya ne da ita ba har yanzu bata gama dawowa hayyacinta da har za a aza mata wani damuwa ba.." Tsawa ya daka mata tare za zare mata ido yana faɗin "Ke ma irin haka zan yi miki.." Turo baki Zaliha ta yi tana faɗin "Wallahi ba de ni ba, ai ko sama da ƙasa za su haɗe ba wanda ya isa yai min aure ba tare da wadda nake so ba" "Ke Zaliha! Mahaifin naki kike faɗawa magana? Ban hane ku da irin wannan ɗabi'ar ba? Wallahi na sake jin irin haka zan fasa bakin nan" "Banga laifinta ba, kinga de irin abin da nake gudu na haihuwar 'ya'ya mata ko? Yau wannan 'yar tayin ce take faɗa min magana? Ai ga irinta nan, kin je kin haifi yara basu san irin kalamin da za su dinga faɗawa manyansu su ba, se na karya ki wallahi in sake jin kin tsoma baki cikin magana ta" Turo baki tai gaba tana ƙunƙuni, tsaki ya ja sannan ya fita a ɗakin yana me faɗin "Aure de an ɗaura, kodayake sun ce ba yanzu za a yi tariya ba" Buɗe ido ta yi tare da fashewa da wani hargitsattsen kuka "Mama dan Allah me na yi wa Baba da ba ya ƙaunar ganin farincikina? Ni kenan daga wannan sai wannan, wallahi na gaji da rayuwar Allah ka ɗauki..." Rufe mata baki Maman Nafisa ta yi tana faɗin "Ki ce Alhamdulillah!" Da ƙyar ta iya furta kalman sannan ta koma jikinta ta lafe tana mayar da numfashi kiran Amrah ne ya shigo wayarta a hankali ta ja jiki daga na Mahaifiyarta sannan ta ɗauki wayar. Bolingo Hotel. Sautin kiɗe-kiɗe ne ke tashi a gurin yayin da 'yammata da samari suke casu tare da ɗaga kwalba ana ihu Suhaima na zaune tana danna waya gabanta kofi ne wanda yake ɗauke da ruwa kyakkyawan Guy ɗin da ke cashewa a fili ta ƙurawa ido ba ta ko ƙiftawa , Allah ya gani tana matuƙar son Dalil Amma sam ya ƙi ya kulata ta bishi har ta gaji, wannan ma ƙawarta Zee ce ta ce ta zo yau yake Birthday party amma tun da ya masa gaisuwarta bai sake kallon inda take ba, ta lura da yadda yake ta duba agogo tare da kallon hanyar shigowa ga dukkan alamu wani yake jira wanin ma yana da matuƙar muhimmanci tunanin ta ya tsaya cak sakamakon ganin yadda ya tafi da sauri yana rumgume wata 'yar matsiyar da za su yi sa'a a shekaru. Ihu gurin ya ɗauka nan aka hau kiran sunanta kowa na ƙoƙarin gaisawa da ita. Na'ilah ce ta taɓa ta tare da faɗin "Fiddoh ki sake masa fuska mana Please bai kamata ki dinga sha mishi ƙamshi har haka ba" Ɗan murmushi ta yi tare da manna bakinta saman na shi wani irin deep kiss ta yi masa sannan ta kai bakinta saitin kunnen sa tana faɗin "Happy birthday Sweet Lil" Cikin murna ya riƙe hannunta har gurin da cake ɗin yake ya kaita sai murmushi yake zubawa domin bai tsmamaci zuwan nata ba, kasancewar ya daɗe sosai yana binta tana ƙin ba shi dama gashi cikin sauƙi ya samu ta sauko. Cake ɗin suka yanka shi ya fara sakawa a bakinta kallon ta yai tare da kashe mata ido duk yai kalan tausayi matsowa ta yi jikinshi sannan ta kai nata bakin saman na shi ɗif aka ɗauke wutar gurin zagaye hannayenshi yai a weast ɗinta tare manna ta sosai a ƙirjinshi yana amsar cake ɗin da take ba shi wani irin yanayi ta shiga dama ga shi kwana biyu bata ji sandar ya ratsa ta ba domin duk Guys ɗin da take da su basu mata irin yadda Ema yake mata. Cak ya ɗauketa tare da nufar haɗaɗɗen ɗakin da ya kama musu. Kunna Flashlight ɗin wayarta Suhaima tai tana duba hanyar da suka bi roƙon ta Zee ta yi tana faɗin "Ki nutsu dan Allah.." Ƙwace hannunta ta yi tana faɗin "Karki sake min magana! Ta yaya zan nutsu bayan kina gani a gabana yake rawar jiki akan wannan figaggiya me kama da muciya sai ka ce Saude (Ta cikin Littafin Rubutacciyar ƙaddara) yarinya a bushe kamar ita ce wallahi se dai duk abinda zai faru ya daɗe bai faru ba, yau ko ni ko ita.." Bin bayanta Zee tai tana kiran sunan ta amma ko sauraron ta ba ta yi ba, kwalbar da ke kusa da case ɗin ta ɗauka nan take kuwa aka dawo da wuta ɗakunan da ke jere da juna ta fara bi tana neman inda suke. Da ƙafarshi ya tura ƙofar kana ya nufi saman bed ya kwantar da ita zai ta shi ta jawo shi nan ya faɗo jikinta zuge zip ɗin wandon shi ta yi tare da fitowa da bananarshi a gefe guda kuwa tana kan bakin shi kamar mayyar da ta shekara bata samu nama ba, sosai take wasa da bananarshi tare da shafo saman shi lamarin da ya sa shi ɗauke wuta kenan. Duk yadda ya so ta ƙyale shi ya cire kaya ƙin yarda ta yi domin a ganinta ɓata lokaci ne shi ma haka ya biye mata suka ci gaba, gefe tai da ɗan pant ɗin da ke jikinta wanda shi da babu duk ɗaya, a haka ya haye tare da dannan zandariyarshi zuwa tekun daɗi tare suka saka ihun daɗi, tamkar wanda ya sha ƙarfin doki haka ya dinga buga mata dama ya riga ya shirya ma zuwan nata sosai ta maƙale shi tana faɗin "Ohhh Ahahhhh Sweet Lil washhh fuck..." Da ire-iren kalman nan take sake ɗaga masa hankali wanda ya sa shi sake zage damtse yana buga mata wutsiya. Suna tsaka da jin daɗi suka ji an banko ƙofar da ƙarfi yana ƙoƙarin sauka ta riƙe shi gam domin dab take da zubar da ruwa "Ohhh My God! Sweet Lil wayyo Ashhhhh Hahhhh Ohhhhh!" Kunna wutar ɗakin ta yi nan haske ya gauraye ko'ina runtsa ido Suhaima ta yi tare da yin kukan kura ta afka kansu "Allah ya isa min Dalili! Da me wannan muciyar ta fini? Ka kalli yadda kake ride ɗinta kana kiran sweet...! Da aure nake son ka ba da ƙazamin rayuwa irin wannan ba, wallahi se na kashe ku zan kashe ki ƙaruwa ƙazama kariya.." Ɗauke ta Fiddoh ta yi da wani gigitaccen mari tare da faɗin "Akwai 'yar iska irin ki, ki ce kariya wacce take bin namijin da be son ta , ki tambaye shi na taɓa bin shi? Ga shi nan ai kullum bina yake kamar zai mai da ni ciki saboda tsananin so ko ba haka ba ne my sweet Lil?" Gyaɗa mata kai ya yi yana jin takaici katse masa jin daɗin da Suhaima ta yi, ƙofa ya nuna mata tare da faɗin "Fita a nan!" Kwalbar da ke hannunta ta buga mishi tare da fashewa da kuka "Wallahi Lil Ina son ka! Amma gwara na kashe ka ita ma zan kashe ta, domin babu shegiyar da ta isa ta raɓi abin da nake so!" Ƙara Fiddoh ta yi da ƙarfi tare da ture Suhaima da ƙafa nan fa dambe ya barƙe cikin haka Fiddoh ta ɗauki fasasshen kwalban ita ma ta rotsa mata a goshi ihun su ne ya fargar da sauran jama'ar da gudu Zee ta ƙarasa shigowa ganin yadda jini ya ɓata gadon ne ya sa ita ma ta sa ihu tare da jin kan Suhaima tana jijjigata wacce tuni ta suma da gudu Na'ilah ta kama hannun Fiddoh tana janta akan su bar gurin sai dai kash! Suna fitowa sai ga 'yan sanda. Nan suka tasa ƙeyarsu Dalil da Suhaima direct aka yi asibiti da su da ke ciwon Suhaima bai shiga sosai kamar yadda ta fasa ƙeyar Dalil ba, ana gama wanke mata suka ta sa ƙeyart, kwana suka yi cikin fitsari da zarni ga cizon sauro zagi kan Fiddoh ta auna musu buhu-buhu domin sun hanata waya bare ta kira gida gashi sun hana kowa ganawa da ita Na'ilah sai sintiri take tana basu haƙuri, sai washegari aka ba su damar ganawa da mutane jiki na rawa Suhaima ta fara kiran Hajiya Larai, Sai dai wayar tata baya shiga ta yi tunanin kiran Daddyn su (Hon. Sa’id kasancewar haka suke kiran shi) sai aka yi rashin dace shi ma wayar ta sa ba ya shiga tana kuka haka ta kira Alh. Aminu tare da sanar da shi halin da take ciki. Na'ilah na ƙoƙarin biyan kuɗi Fiddoh ta dakatar da ita domin ta ce wlh se dai Suhaima ce za ta biya domin ita ce silar zuwanta nan gurin ƙarshe kamar za su kashe kansu saboda hayaniya duk yadda Suhaima taso taka Fiddoh abin ya wuce tunaninta domin Firdausi irin fitinannun matan nan ne masu naciyar faɗa, ba ta jin haƙuri sai dai idan ta gaji tun kanta ta ƙyale zuwan su Alh. Aminu gurin ne ya sa ta yin shuru tare da ƙure shi da ido, Bestie wancan mutumin ya haɗu fa, wlh farat ɗaya zuciyata ta amshe shi, Black beauty ga sanyin nutsuwa takun sa gwanin burgewa sugar daddy idan ya same ni 'yar sweet 17, zan shagwaɓa shi da yawa.." Cike da baƙin cikin jin kalamanta Suhaima ta ce "Ahir ɗin ki, Karuwa! Gwanjo wacce maza suka gama shiga da fita a jikinta, Dad ɗina ya fi ƙarfin kariya ballagaza irin ki.." Wani irin murmushi Fiddoh ta yi tare da faɗin "Zan nuna miki halin Karuwa ke bari ma kiji wallahi se na auri Uban naki kuma dole ki kira ni Mom! Domin ya yi min irin mijin da nake so kuma dole na yi kishi da uwarki" Wani irin mugun kallo Alh. Aminu yake bin Suhaima da shi kuɗi ya je biya ran shi a ɓace domin bayanin da 'yan sandan suka mishi game da abin da ta aikata. Juyowa yai tare da kife ta da mari ya riƙe kunnen ta yana magana cikin ɓacin rai dama kwana biyun nan ran shi a ɓace yake musamman ma da Hajiya Umma tai mishi iyaka da abar ƙaunarsa. "Wato ke har kin yi ƙwarin da za ki yi faɗa akan ɗa namiji kina fashe-fashen kai ko Suhaima? Ban hanaki yawon dare ba? Kodayake ba laifin ki ba ne tun da kin samu ɗaurin gindi amma ba komai zan yi maganin abin" "Hi! Yaa Laj! Ka biya kuɗin duka har nawa domin ɗiyarka ce ta sa aka kulle ni, and pls ka riƙe faɗar har ku ƙarasa gida in ya kama ma a yi mata shegen duka, domin bata jin magana" Kallon Firdausi yai tare da jan tsaki ya figi hannun Suhaima suka nufi gidan Hajiyar shi. Ɗauke kai Maman Nafisa ta yi daga kallon Firdausi "Yanzu Mamanmu ko sannu ba za ki ce mini ba?" A fusace ta ɗago tana nuna ta da 'yar yatsa. "Na aike ki? Wallahi Firdausi fita idona na rufe in ba haka ba zan yi mugun saɓa miki" Watsar da hannu Fiddoh ta yi irin l don't care ɗin nan sannan ta juya tana jin jawabin da Zaliha take mata game da auren da Baban su yai wa Nuriyya "Jar uban can! Na rantse da Allah se ya sake wannan auren ko kuma na yi mishi kutumar.." "Zo ki fice min a ɗaki!" Maman su ta faɗa tare da miƙewa tana neman abun da zata buge ta da shi domin ta lura har yanzu bata dawo cikin hayyacinta ba. "Mamanmu Rass fa nake! Ban shawu ba wallahi maganar gaskiya wannan Guy ɗin ba ya kyautawa ta ya zai aurar da 'yar'uwata ba tare da ya nemi shawara ba, na rantse sena ɓata mishi rai..." "Innalillahi wainna ilaihir rajiun! Baban ne Guy? Firdausi lallai kin riƙa Ubangiji ya shirya ki" Maman Nafisa ta faɗa kana ta nufi gurin kayan turaren ta. Kallon Nuriyya da ke zaune shuru tai kana ta ce "Karki wani damu tsaf zan sa shi ya warware wannan abin" Ta faɗa tana me kwanciya kusa da ita. "Ke! Humm! Ɗazun nan naga wani haɗaɗɗen sugar daddy yasin ya haɗu sosai, shirya muje shopping na siya miki riga ko kala biyu da hijjabi dan ba saka gyale kike ba" Da sauri Zaliha ta ce "Ayya! Ni kuma fa Aunty Fiddoh" Hararanta tai tana faɗin "Kema shirya sai muje" Wannan Littafin na kuɗi ne domin kasancewa cikin group y ₦500. A tura ta wannan account ɗin. 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 #Amnoor #Sadstory #Destiny #Hotlove #Romance [5/9, 11:43 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ H-P Place Group. Free page 21-22 A nutse ta matsa gefe inda babu hayaniya tare da manna wayar da kunnenta tana sake faɗin "Ki jira ni yanzun za mu dawo sai muyi maganar." Juyowan da za ta yi ne ta ga mutum tsaye yana ƙare mata kallo tunanin inda ta san shi take, zuwa can dai ganin taƙi yin magana ne ya sa shi faɗin Ashe dai ke ce, yau dai ba zan yi ƙuncin baki ba, ki faɗa min sunanki tare da na gidanku domin na ɗau tsawon watanni ina neman ki" Ɗagowa ta yi tare da watsa mishi narkakkun shanyayyun idanunta wanda yake ɗauke da zara-zaran gashi, cikin ƙwayar idon nata har wani maiƙo da sheƙi me fisgan hankali yake, shi bai taɓa lura da tsananin kyan nata ba sai yau da sauri ya ɗauke idonshi daga kallonta yana sakin ƙayataccen murmushin da ya ƙarawa kamilalliyar doguwar fuskarsa kyau da haiba. Waigowa yai yana sauraron zazzaƙan daddaɗan muryan da ke ratsa masarrafan da ke kai masa saƙo kai tsaye zuwa ga kunnensa. "Sunana kuma? Me za ka yi da shi? Me sanin gidanmu zai amfane ka da shi?" Ta ƙarasa maganar muryanta na rawa saboda tsoro tare da kallon Zaliha da ke ƙoƙarin ƙarasowa wurin su. "Ki nutsu! Ba wani abu zan miki na cutarwa ba, da alkairi na zo auren ki zan yi..." Wani irin duka ƙirjinta yai wadda ya sa har tana ƙoƙarin yin ƙwarewa sai dai shaƙuwa ne ya riƙe ta, da sauri Zaliha ta ƙaraso tare da riƙe ta suka bar wurin bin su kawai yai da ido yana mamakin yadda take a tsora ce, juyawa yai tare da shiga motar shi ya nufi gidan Hon. Sa’id domin yana son ganawa da Amrah. A rikice suka ƙarasa gida domin yanayin da take ciki abun ya ta'azzara zaunar da ita Mamansu ta yi tana yi mata fifita tare da shafa mata kanta hankali a tashe domin yanayin yadda ciwon yake zuwa ma Nuriyya ba ƙaramin kiɗimasu yake yi ba. Kallon tuhuma ta yi musu rai a ɓace take faɗin "Me kuka mata? Shi ya sa wallahi ban so fitar nan naku ba, babu yadda zan yi ne kawai dan abu kaɗan yake birkitata.." Fiddoh ta ce "Ki yi haƙuri Mamanmu!" Zaliha da ke zaune da hannu bibbiyu tai tagumi ta ce "Mamanmu to akai Aunty Nuriyya asibiti mana sai aji me ke jawo mata wannan yanayin ko Fiddoh?" Ta ƙarasa maganar tare da kallon Fiddoh "Bari dai Amrah ta dawo don yanzu ta fita wai Daddy na kiran ta" Suna zaune shuru har Babansu ya shigo yana baza ƙamshi zama yai gefen ta gaban goshin sa Fiddoh yana washe baki domin dama zero yake ya san zai samu wani abu wurinta "Fidausi ya aka yi naga duk kunyi kalan 'yan zaman makoki sai ka ce wadda aka ce na mutu" Wani banzar kallo tai masa tana faɗin "Da a ce kai ne ka mutu yaushe za mu yi wannan zaman? Ai wallahi DJ zan ɗauko na yi ta tiƙar rawa ina dariya dan an rage mugun iri ne, Uban da be san ci 'ya'yansa ba balle akai ga karatu, tun da Mamarmu ta yi mana ƙoƙarin muka kammala sakandiri fa muke zaune, tun buɗewar idanuna ita ce ɗawainiyarmu ta yi ayyuka ƙarfi, wahala, ga azaban baƙaƙen magana daga bakin mutane, ga zafin rana, duk don saboda mu. Ta shiwar yayarmu ta ɗaura niyar taimaka maka sai dai kash! Wasu 'yan iska suka datse mana farinciki ba su duba rayuwa da yanayin da muke ciki ba, suka take min 'yar'uwa wallahi ko ba jima ko ba daɗe akwai ranar ƙin dillancin duk ranar da na yi arangama da wa'yannan 'ya'yan Allah wadai ɗin hmm! Allah kaɗai ya san tanadin azaba da raɗaɗin da na yi musu.." Dakatar da ita yai ta hanyar miƙa mata hannu bayan ya miƙe yana kallon jakarta, "Bani wani abu zan wuce ne" Cike da shaƙiyanci ta ce "Mu je sai na ba ka.." "Kinga bana son iya shege bani kawai na yi wucewa ta" Ya faɗa tare da haɗe fuska. Tsaki Mamansu ta ja tare da miƙawa Nuriyya ruwa tana faɗin "Sallame shi dan Allah ya tafi tun da shi Allah ya yi shi mara lura bare ya fuskanci ya muke ciki.." Dubu ukun da take miƙa masa ya karɓa tare da tattara babbar rigarsa yai gaba. "Ta yi aure fa kika ce Amratu? Wa ta aura? kuma a ina gidansu yarinyar yake? Ya sunan ta?" Kallon sa ta yi ganin yadda ya birkice tare da jero mata tambayoyi. Alama mahaifinta yai mata a kan ta tafi miƙewa ta yi ita ma tana kallon yadda Daddyn Hisham ya birkice duk sai ta ji tausayin sa, domin ta lura ƙwarai yana son Noor ɗinta, musamman ma da Abbanta ya ba ta labarin yadda suka haɗu, ta san da shi ya aureta za ta sha gata da soyayya sai dai momy larai fa za ta iya kashe musu 'yar mutane domin baƙin kishi ne da ita, sai kuma ga shi Allah ya yi mata gyaɗar dogo. "Wai me ya sa kake katse ni a duk lokacin da nake gaf da cimma muradina ne kam?" Ya faɗa cikin yanayin damuwa tare da kallon Aminin nasa. "Gani nai kana ƙoƙarin ƙetare dokar Allah, ita fa yarinyar matar wanin ka ce, way not kai ma ka nutsu ka bi zaɓin mahaifiyarka, wata biyar fa ana abu ɗaya, ka bar 'yar mutane da nauyin aure na farko ba sauke mata haƙƙinta ka yi ba, ta ya za a takura yarinya bayan kuma tana da miji.." A harzuƙe ya kai mishi naushi, kaucewa Baban Amrah yai yana dariyar shaƙiyanci tare da faɗin "Haba mutumina cool down ka je ku daidaita da wannan amariyar anjima fa ba a haɗu ba, Larai ta nutsu tana harkan kasuwnacinta kai kuma ta barka da rumgumar filo tare da juyi cikin dare.." Miƙewa yai yana faɗin "Idan ka gama iskancin naka ni zan wuce gidan Umma" Dariya yai sannan shi ma ya miƙe yana faɗin "Ai tare za mu, domin ta ce mu je na san duk ba zai wuce maganar wannan auren ba" Gaba yai yana jan tsaki domin har cikin ran shi ya tsani wannan maganar, matar ma baya buƙatar ganin ta. Yana zaune tare da sauraron kukan da Suhaima take rero masa tana ba shi haƙuri a kan ya mayar da ita wurin momynta dan Umma aikin girki take saka ta ita kuma ba so take ba, ɗauke kanshi yai daga gare ta domin ba ya jin zai mayar da ita "Dan Allah Abba ka sa baki wallahi ba zan ƙara neman rigima ba" Murmushi Abban Amrah yai tare da kallon Aminin nasa. "Tun da ta yi nadama a ƙyale min ɗiya ta koma wurin gyatumarta.." Wani mugun kallon da Alh Aminu ya auna mata ne ya sa ta barin wurin cikin gaggawa tare da fashewa da kuka. Ga shi ko ta kira wayar momynta ba ya shiga kuma an hanata fita tana son zuwa duba jikin Lil amma Umma ta yi mata iyaka da ƙofar falo balle akai ga bakin get. Gyaran murna Hajiya Umma ta yi ta shiga musu faɗa ta inda take hawa ba ta nan take sauka ba, ganin yadda Alh. Aminu ya watsar da maganar auren an shafe watanni a gefe guda kuma gantalin da Laraba take na yawon garuruwa da sunan kasuwanci ba ƙaramin ƙona zuciyarta yake ba, domin dai ta tabbata har yanzu bata ɗauki Aminu da wani muhimmanci ba, "Wallahi wannan zaman da za mu yi ya zama na ƙarshe ka tafi gidan su yarinyar nan ku daidaita kanku dan a satin nan zata tare ba wani magana ɓata lokaci tunda abu na tafiya shekara" Ɗagowa yai tare da gyaɗa mata kai yana faɗin "In Sha Allahu za a yi yadda kika ce" Da mamakin kalamansa ta sake kallon shi ganin yanda ya sauko babu jayayya kamar lokacin baya, "Yawwa Madalla Ubangiji yai maka albarka Aminu na" Murmushin yaƙe yai mata sannan ya fara laluben makullin motarshi tare da ficewa a falon ya barta suna tattaunawa da Abban Amrah nan ta sanar da shi inda gidan su Nuriyya yake da kuma yadda take so a yi komai ba tare da Labara ta sani ba sun tattauna sosai inda ya tsayar da maganar da cewar zai gyara part ɗin Amrah domin yarinyar ta zauna a can na ɗan lokaci. Yana fitowa ya shiga mota tare da kallon Aminin nasa ya ce "Na ji daɗin yadda ka amince mata ba tare da jayayya ba, yanzun muje gidan su yarinyar" Shuru kawai yai masa har suka ƙarasa anguwar tsayar da motar yai yana ƙarewa gidan da suke fuskanta kallo. Dama tun fitar su Umma ta kira Baban su ta sheda mishi za su zo, yana ganin tsayuwar motar ya ƙaraso kallon up and down Baban Amrah yai masa ganin yadda yake taku ɗaɗɗaya yana maza gare. "Barka da zuwa Alh" Ya faɗa tare da miƙa masa hannu nan shima ya miƙa masa suka yi musabaha sannan ya gabatar musu da kanshi tare da musu iso zuwa ɗakin shi da ke wajen gidan. Ɗakin fess yake kasancewar shi mutum ne me tsafta ɗan ƙwalisa domin ya ƙawata ɗakin da kayan ƙyale-ƙyale na zamani cike da shaƙiyanci yake magana tare da gabatar musu da kayan motsa baki kana ya ce "Har yanzu ban gane wane ne angon ba" Kallon Alh Aminu da ke ta murmushi yaƙe Baban Amrah yai kana yai masa nuni da cewar "Ga shi nan" Sunkuyar da kai Alh Aminu yai ganin yadda Baban su yake ƙare mishi kallo yana gyaɗa kai. "Madalla bari na turo muku ita" Yana fita Baban Amrah ya ce "Amma da ganin wannan sirikin naka ɗan duniya ne" Shi dai bai ce masa komai ba. Lokacin da Babban su Nuriyya ya shigo ya yi daidai da zura ƙatuwar hijjabinta tana ƙoƙarin yin Sallar la'asar da ya wuce ta domin yau da zazzaɓi ya wuni, "Nuratu ki shirya kina da baƙi a ɗaki na, ki yi sauri domin ba jimawa za su yi ba" "Ai ka bari ta yi Sallah ko kuwa?" Maman Nafisa ta faɗa tana hararar shi. Jiki a sanyaye ta yi Sallar tana sallamewa ya azal-zala musu wuta ta yi ta fito Fiddoh da fitowarta kenan daga banɗaki ta kalle shi tare da faɗin "Ai ta amsa za ta zo, ka je mana, ka tsaya kana surfawa mutane ruwan bala'i haka za ta je ba tare da ta shirya ba?" Fita yai yana masifa. "Dalla ke ma ki shirya kin yi tsaye se rawar jiki kike ba dole a cika mutane da surutu ba" Fashewa kawai Nuriyya tai da kuka domin ta rasa ya ma za ta yi. Ɗauke kai Maman Nafisa tai domin wannan ba maganar da za ta saka musu baki ba ne. "To ni me zan yi? Dan Allah shirya mu je tare.." Zaro mata ido Fiddoh ta yi tana faɗin "Wa? Taɓɗi! Ai ki shirya kawai ki je wurin mijinki ba inda za ni" Juyowa ta yi tana kallon Mamansu da ke zuba turare a kwalba, "Ayya Mamanmu dan Allah ki ce mata muje tare" Ba tare da ta ɗago kanta daga abinda take yi ba ta ce "Ku je tare da Zaliha" Zaliha da ke taya ta zuba turaren ta zunɓuro baki tana mita ita tana aiki za a ɗaga ta. "Ai ko na je wallahi ba zama zan yi wurin mata da miji ba" Ta faɗa tana share hannunta a jikin hijjabin da za ta saka, kallon yadda Nuriyya ke shirin fita ba tare da ta shafa mai ko turare ba "Eyye! Dama haka ake zuwa wurin miji bagajan-bagajan ba shafa mai bare hoda ko turare? Kuma da wannan uban hijjabin za ki tafi sai ka ce matar malam?" Dakatawa Nuriyya ta yi tare da juyowa tana kallon yanda take hijjabin da take Sallah ne, ba shi da wani ainu. Bata aune ba ta ji Fiddoh ta buɗe turare tana zuba mata. Cikin faɗa Maman su ta ce "Wai Firdausi lafiyar ki ? Turaren nan fa an riga da an biya na gama musu haɗin kayan amare ne fa.." "To ai ita ma amariyar ce" Fiddoh ta faɗa tana dariya tare da kallon yanda Mamansu ta haɗe fuska "Yi haƙuri Mamanmu ni zan biya sai a musu wani shi ke nan? Ku kuma tsayuwar me kuke? Ko se Baba ya dawo ne za ku tafi?" Hannun Zaliha ta riƙe suka fita Zalihar ce ta yi Sallama sai da aka amsa musu sannan suka shiga. Zama suka yi kan ledar da ke malale ƙasan ɗakin cike da ladabi Zaliha ta gaishe su da murmushi suka amsa domin yabawa da nutsuwa tare da tarbiyyanta abin ya burgesu ƙwarai. Nuriyya kam har yanzun kanta na ƙasa da murmushi Baban Amrah ya kalli Nuriyya tare da taɓa Aminin nasa nan shima ya ɗago yana duban inda take, mutuwar zaune yai yana sake kallonta "Ita ce fa!" Ya faɗa yana kallon Baban Amrah wanda ya miƙe tare da yafito Zaliha suka fto tare da nufar wurin mota yana tambayarta sunan ta. "Suna na Zaliha Hamisu Saleh" "Ni ce name amma kina mace na ji ki da turaren maza kuma haɗi na musamman" Turo baki ta yi tana faɗin "To ba aiki ɗurawa nake yi ba, shi ne Mamanmu ta ce se na rako Aunty Nuriyya" Dariya domin yanayin da yarinyar take magana ya burge shi sosai haka suka ci gaba da hira tana zuba mishi surutu da shirme shi kuwa yana biye mata can dai ya tambaye ta game da karatu shuru ta yi masa ba tare da ta ba shi amsar ba. "Turaren na siyarwa kuke yi?" "Eh kuma harda haɗin amare Mamanmu ta iya da na maza ma duka ana yi" "Je ki kawo min su na gani" Da gudu ta shiga gida ta ɗauko mishi kwandon da take zuwa talla da shi. "Lallai Mamanmu ta iya turare masu kyau zan so mu yi magana da ita domin haɗin ya yi min kyau, kodayake zan turo Amrah sai su yi magana.." "Amrah? Aunty Amrah dai da na sani ƙawar Auntyna?" Murmushi yai mata gwalo ido ta yi tana faɗin "Taɓ! Abun da mamaki wallahi to shi wancan mijin Aunty na ya alaƙarku yake da shi?" "Alh Aminu shi ɗin Amini na ne tun yarinta komai namu tare muke yin sa" Daga haka hira ya ɓarke tsakaninsu Zaliha nata zuba mishi shirme yana murmushi. "Bisimillah ta so ki zauna a nan" Ya faɗa tare da nuna mata gefen sa. Girgiza kai ta yi tare da ƙara takurewa da ƙyar ta iya buɗe baki ta ce "Ina yini.." Maƙalewa sauran maganar tata yai jin ya zauna gab da ita, ɗagowa ta yi da sauri tare da watsa mishi Lulu Eyes ɗinta da ya tara ruwa, murmushi ya sakar mata tare da riƙe fuskarsa da hannun biyu yana kallon kyakkyawan siririn fuskanta. "Kina mamaki ko? A baya na sha neman ki kamar zan yi hauka, domin an ƙidaya min lokaci na fito da matar aure har wa'adi ya cika ba tare da na ganki ba, lokacin da muka haɗu sai na ga gabaɗaya tsoro ne ke ɗawainiya da ke, da na tuntuɓi ɗiyata 'yar wajen Aminina Amratullah ita take sheɗamin cewar ke matar aure ce domin an ɗaura miki aure watanni baya, na ji babu daɗi nan na yanke shawarar zan amshi zaɓin da mahaifiyata ta yi mini sai gashi a she ke ce, ina ta cika ki da surutu ba tare da na sanar da ke waye ni ba. Sunana Alh Aminu ni haifaffen nan garin Abuja ne, ina da mata ɗaya wacce ta kasance 'yar'uwata ce, yaranmu biyu Hisham shi ne Babba wanda a yanzu yana ci gaba da karatunsa a ƙasar waje, se Suhaima. Matata tana matuƙar so na kuma tana da kishi sosai bana wasa da duk wani abun da ya shafi iyalina musamman Ummata ina son su. Ni ɗan kasuwane ina ƙasuwanci har ƙasashen ƙetare, anan ina da shagunan sarƙoƙi, ni kaɗai nake ta magana ba tare da kin ce min komai ba" Ɗan matsawa ta yi ganin yadda suke gab da juna, sake ƙanƙame jikinta take yi domin gabaɗaya a takure take "Babu abinda zan yi miki" Ya faɗa tare da matsowa ya kamo hannunta ƙara ta saka tana ƙoƙarin fisgewa nan da nan ta shiga rawar jiki "Subhanallahi!" Ya faɗa tare da riƙe ta sosai a jikinshi yana mamakin wannan lamarin nata. Wayarshi ya ɗauka tare da kiran Baban Amrah yana faɗin ya tura mishi Zaliha. Kallon Zalihar yai tare da faɗin "Har ka gama shan love ɗin ne da wuri haka?" Tsaki Alh Aminu yai tare da kashe wayar sannan ya ɗauketa ya ɗorata akan kujera kana ya zauna kusa da ita. Kuɗi masu yawa Baban Amrah ya miƙa mata tare da faɗin "Ki bawa Auntyn ki, domin zuwan gaggawa ne bamu samu munyi tsaraba ba" Maƙe kafaɗa ta yi tare da ƙin karɓa "Wallahi idan na amsa duka Mamanmu za ta yi min" Cike da yabawa da tarbiyyanta ya ce "Idan kika ce mata mijin Auntyn ki ne ba za ta yi komai ba, in kuma taƙi ki ajiye min" Da ƙyar dai ta amshi kuɗin sannan ta nufi ɗakin. Kallonta yai tare da faɗin "Zan tafi amma zan dawo dole zan kaiki asibiti domin a duba lafiyar ki, ki kula da kanki" Ya faɗa tare da kai bakin shi goshinta yai mata kiss yana gyara gaban rigar tasa. Shigowar Zaliha ya ba shi damar fita kanta har yanzun a sunkuye yake sai da ya kusan fita sannan ya juyo ya yi daidai da ɗagowar da ta yi, nan idanunsu ya faɗa cikin na juna, da sauri ta ɗauke kanta daga kallon shi sannan ta miƙe ita ma jiki a sanyaye ba ta san ya ajiye mata kuɗi ba sai da taga Zaliha ta ɗauko tana miƙa mata. "Laa Aunty ga kuɗin ki manta da su" Juyowa ta yi tare da kallon kuɗin wanda ya kusan talatin. Haka suka shigo cikin gida nan Maman su ta dinga faɗa ganin kuɗi har dubu hamsin "Mamanmu wallahi ban san ya aje min kuɗin ba.." "Ke ba ni kuɗin tun da ba ta so.." Baban su ya faɗa tare da kai hannu zai amshe, da sauri Zaliha ta faɗa kan Maman su tana faɗin "Wallahi ba zan bayar ba, ai ina kallo Baban Amrah ya ba ka kaima" Fita yai a ɗaki yana faɗin yara duk babu me tarbiyya da zai dinga faɗar magana cikin ladabi da biyayya. "Ji nai kana ƙamshi da alama dai sai da ka angwance.." Taka burki yai da ƙarfi yana kallon shi tare da faɗin "Allah zanci abu kazan ka.. Haba! Duk ka isheni da surutu da ke ni na rako jaraba duniya dole daga zuwa na hmm" Sai kuma yai shuru domin idan ya biye masa haka zai yi ta zolayar tasa a haka suka nufi gidan Aminu suna tattauna yanda tariyar zai kasance anan ne yake sanar mishi halin da take ciki wanda ya rasa gane mene ne, sun tsayar da maganar akan zai samu Amrah su tattauna yayin da Hon. Sa’id ya ce ya sanar da Larai halin da ake ciki. A gefen guda kuwa ɗaya daga cikin 'yan group ɗin su ne ta samu labarin Alh Aminu ya yi aure ba tare da sanin matarshi ba nan fa aka kafa mitin tare da laluɓo number Hajiya Larai wacce take can Legas tana duba shagon kayan ta Fiddoh ce ta yi kiran a ɗaya daga cikin wayar da suke amfani da shi. Ganin baƙuwar number ya sa ta ɗauka tare da kara wayar a kunnenta tana faɗin "Hello!" Daga ɓangaren Fiddoh ta ce "Ki duba mun tura miki account ɗin mu ki turo da miliyan ɗaya mu kuma za mu faɗa miki abinda ke shirin faruwa daga ɓangaren mijinki" Tana gama faɗar haka ta kashe wayar jiki na rawa ta tura musu kuɗin murmushi Fiddoh ta yi tare da miƙawa Na'ilah wayar don ita ta gama aikin ta. "Ki yi gaggawar barin Legas ki dawo gida domin mijinki na shirin angwancewa domin tuni an ɗaura aure" Tana kawowa nan a zancen nata ta datse wayar tare da kashewa bayan ta ajiye layin a ƙasa. Zubur Hajiya Larai ta miƙe tana faɗin "Jar uban can! Ni ce za a yi wa kishiya? Duk yaushe aka yi wannan ban sani ba?" Jiki na rawa ta ɗauki waya tare da kiran layin shi sai dai baya shiga, haka ta siyi tikiti ba shiri ta kamo hanyar Abuja. *** Yana ɗaya daga cikin ɗalibai masu hazaƙa da malaman ke ji da shi, nutsuwa haɗe da tarbiyya gami da biyayyarsa ne ya ƙara mishi ɗaukaka da farin jini, duk inda ya gifta nuna shi ake tare da yabon ƙwazo da hazaƙar sa. Mata da yawa suna bin sa daga fararen fata zuwa ga 'yan'uwansa 'yan Nigeria da suke tare a wurin sai dai ko ɗaga kai ba ya yi balle ya kulasu. Mace ɗaya ce ta tsaya masa wacce a kullum cikin mafarkinta yake kuma kullum cikin da-na-sani abin da ya aikata mata yake, kusan kullum suna waya da abokansa wanda su ma tun faruwar lamarin iyayensu suka ɗaga su a ƙasar kasancewar ta'asar da suke yi wa 'ya'yan mutane sai gaba yake yi, duk da haka ba su daina ba, domin sex ya zame musu tamkar ruwan shan su wadda in har ba su sha shi ba ba su jin daɗi iskancin na su ya shahara ne ya yi da suka samu gurbin karatu a jami'ar London inda suka haɗu da gogaggun tatattun 'yan iska wanda suka yi ƙaurin suna a harkan 'SEX GAME' idanunsu ya Buɗe fiyye da baya dan suna iya kwanciya da mace fiye da ɗaya a lokaci ɗaya duk da haka ma maneji suke yi dan har yanzu ba su samu mace kamar yarinyar can ba. Juyi yai a gadon da yake tare da runtsa idanunshi hoton abinda ya faru yana sake dawo masa tamkar yanzu aka yi sa ihu da magiyar da take mishi ne ya sake cika dodon kunnen shi. Saura ƙiris free page zai ƙare. Wannan Littafin na kuɗi ne domin kasancewa cikin group za a tura ₦500 ta wannan account ɗin 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank. Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 #Amnoor #Sadstory #Destiny #Hotlove #Romance [5/9, 11:43 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ H-P Place Group. Free page 23_24 Kuje ku yi Subscriber Channel ɗi na a YouTube. FARIN JINI HAUSA TV. Domin sauraron ƙyatattun littafanmu. *Following me on Wattpad: ayshajb* *Arewabooks: ayshajb* Kuje Arewabooks za ku samu littafaina a can. A kasalance ya sake buɗe idanun nasa wanda ya fara sauya launi saboda yanayin da yake ciki, wayarshi ya laluɓo tare da kiran Hajiya Larai wacce take ƙoƙarin saukowa daga matakalan jirgi ƙarar wayar tata ba ƙaramin kiɗimata ya yi ba, nan take zuciyarta ya fara dukan tara-tara buɗe jakarta ta yi sannan ta ɗauko wayar hannunta na rawa a hankali kuma ta sauke gwauron numfashi ganin Hisham ne me kiran nata zama ta yi a kujeran da ke kusa da ita kana ta kara wayar a kunnenta ba tare da ta ce masa komai ba, dan ta san maganar tasa ba zai wuce wannan yarinyar da suka hake mata ba, ita ta rasa wane irin masifa ne yake bibiyarta ɗanta yana neman haukacewa a kan yarinyar da bata san wace ce ba, shi ma kanshi bai san wace ce ita ba, amma duk ya damu a kan lallai sai ta binciko mishi ita, bari yau za ta yi maganin abun. "Barka da warhaka Mome ya gida da su Hajiya?" Amsa mishi ta yi da faɗin "Kowa lafiya ya karantun naka ina fatan kana mayar da hankali?" Tamkar yana gabanta ya gyaɗa mata kai kafin ya ce "Mome wai har yanzu ba a samo inda yarinyar nan take ba ne.." Miƙewa ta yi daga zaunen da take ganin drive ya ƙaraso tare da faɗin "Zan ci mutuncin ka muddin ka sake min wannan maganar! Hisham ka fita idona na rufe daga kai har uban nan naka kun saka ni gaba da fitina to wallahi ba za ku kashe ni da raina ba karka sake kirana muddin wannan maganar za ka yi mun" Tana kawowa nan ta kashe wayar tana jan tsaki tare da da ka ma driven tsawa "Dalla taka mota mu tafi ka wani tsare ni da ƙananun idanu kaman fincen ƙuma!" A gefen Hisham kuwa bin wayar ya yi da ido yana jin wani abu ya tokare masa ƙahon zuciyarsa. Hamdala ta yi a ranta ganin motar tasa a gida da sauri ta fito ta nufi cikin gidan a falo ta jefar da jakarta kana ta nufi ɗakin sa. Daidai ya fito toilte ɗaure da towel a ƙugunsa kenan ta shigo kamar wacce aka jeho ta ba tare da ta yi sallama ba, ɗauke kanshi yai daga kallonta ita kuwa ganinsa a haka ya sa ta ji wani yanayi matsowa ta yi kusa da shi ba tare da ta ce komai ba bayan idanunta da ke yawo a jikinsa kaucewa yai domin ya lura so da abin da take son yi, sai dai duk yanda ya so ƙin abin sai da ta samo kanshi domin ta yi matuƙar kewarsa da ma shima a 'yan kwanakin nan haƙuri yake musamman ma idan ya je gurin Nuriyya duk sai ya ji shi a takure nan fa suka lula duniyar sama sai da ta fara mishi ƙananun mita kafin ya ƙyaleta tare suka shiga wanka sai da ya sake kimtsawa sannan ya zauna yana kallon yanda take ta murmushin yaƙe ga dukkan alamu kuma akwai abin da take son faɗa masa sai dai yanda ya yake ɗauke kai tare da sake tamke fuskarsa ne ya hanata yin magana. Abinci ta zuba mishi tana kallon yadda yake komai a nutse wannan yanayin nasa ba ƙaramin burgeta yake yi ba. Wani murmushi ne ya suɓuce mata wadda ita kanta bata san na mene ne ba, ɗagowa yai yana kallon yadda take murmushi har sautin sa yana fita wanda rabon da ya ga irin haka a ɗau shekaru masu yawa "To fa! Wannan murmushin fa?" Ya tambaye ta tare da ajiye cokalin gyara zama ta yi tare da faɗin "Ina kallon kyakkyawan fuskar mijina mana, gani na yi ka ƙara kyau da cikar haiba, nutsuwarka ya sake ƙaruwa fiyye da na baya gaskiya ba ƙaramin dace na yi ba.." "Dacen me?" Ya katse ta da faɗin haka "Samun gwarzon kamar ka mana" Wani murmushi yai tare da ture abincin gefe yana fuskantar ta ganin haka ya sa ta nutsu sosai tare da ƙura masa ido. "Tun kwanaki na so in faɗa miki abin da ke faruwa sai dai kika ƙi ba ni damar hakan duk yanda na so mu yi maganar sai ki kauce da kawo min uzirin kina busy" Ɗan dakatawa ya yi tare da fesar da numfashi dan ya san halin abar tasa akwai ta da birkicewa musanman ma a kan batun kishiya. "Hmmm! Ina sauraron ka" Ta faɗa tana jin hawaye na cika mata idanu ya tabbata dai maganar aurensa da gaske ne kenan? "Wata takwas kenan da Umma ta yi mini.." Ganin yadda ta zaro idanu tana kallon shi ne ya sa shi yin shuru "Ka yi shuru ka ci gaba da maganar ka" Murya a karye ta ƙarasa maganar tare da runtsa ido "Ta yi min aure" Buɗe idanuwanta ta yi da sauri nan hawaye suka zubo mata "Aure fa ka ce? Kai ƙaramin yaro ne da Umma za ta yi maka aure ba tare da akincewarka ba? Shi ya sa kake ta inda inda kana kauce min , kwana biyu ba ka kirana bare ka ji ya nake ashe aure ka yi kana can kana shagali da amariyarka wallahi sai Allah ya saka min zalunta ta da ka yi munafuki wai an maka aure ai ko yaro ba zai ɗauki wannan maganar taka ba bare ni da girmana da hankali na ka dinga faɗa min zancen da hankali ba zai ɗauka ba.." "Ya isa haka! Ban son wani dogon magana dan Allah aure na ce miki an yi min ni ma ban sani ba sai da ta gama komai take sanar mun.." Cike da ɓacin rai ta dakatar da shi tana faɗin "Ka ce dai sai da kuka gama komai naku kake sanar min, munafuki ai dama haka halinku yake ba za ku taɓa iya canzawa ba, ba de aure ka yi ba? Hmm! Wallahi ka kuskura ka kawo wata 'yar isa gidan nan se na ƙona ku daga kai har ita in ba munafurci ba me ya sa ba a bari an yi auren a gaban idona ba sai da ba na nan shi ne za a rufe ni saboda ba a sona? Allah ya fiku kuma zai saka min wallahi ba zan ya fe ba!" Duk sai ya ji babu daɗi ganin yadda take ta ihu tana faɗin Allah zai saka mata kenan zalunci ne dan ya yi aure? Me ya yi mata da zafi take haɗa shi da Allah, shi ba mutum ba ne me son hayaniya da maimaita magana duk abin da aka danganta shi da Allah yana jin lallai lamarin ya girmama. Cike da sanyin jiki ya biyo ta ɗakinta yana rarrashinta tare da bata haƙuri haka yai kiɗinsa yai rawarsa ba tare da ta kulashi ba. Ƙarshe ma fita ta yi a gidan ta nufi gidan Honourable Sa’id da niyar sauke masa kwandon bala’i harda matar tasa domin duk da haɗin bakinsu aka munafurce ta. Suna sane da yadda ta tsani maganar kishiya amma babu wanda ya sanar mata kowa ya yi gum da bakinsa aikuwa sai ta tashin kan kowa har ita me ɗaure mishi ƙugu (Hajiya Umma). Nuriyya zaune kusa da Amrah yayin da Zaliha take nunawa Momy Salamatu turarukan da suka kawo mata wadda Honourable Sa’id ya saya. Kallon Amrah Momy ta yi tana faɗin "Ku shiga daga ciki mana tun da taƙi sakewa a nan ɗin, ina ga can zata sake" Ta faɗa tare da kallon yadda Nuriyya take ta sunkuyar da kai tamkar wacce take gaban surukanta. Hannunta Amrah ta kama suka nufi ɗakinta "Dalla malama ki saki jikinki duk kin bi kin takura kanki haka za ki je kina yi wa Dad ɗin mu?" Murmushi kawai ta yi tare da kwanciya saman katifar "Wai Noor wani irin wulaƙanci ne haka, mutum yai ta miki magana ba za ki ce komai ba sai murmushi.." Zaune na miƙe ina mamakin abin da ta ce "Uhm ai kin fi kowa sanin yadda nake" Ɓata rai Amrah ta yi tare da faɗin "Bari in kira Dady ya zo wataƙila za ki yi magana.." Ai da sauri ta ce "Dan Allah ƙyale ni da wannan maganar ni bana so ya dinga zuwa inda nake" "Akan wani dalili? Mijinki ne fa" Amrah ta faɗa tare da zaro ido "Ni dai dan Allah ki bari kada ki kira shi" Miƙewa Amrah ta yi tare da jan glass ɗin window tana kallon motar da ya shigo "Taɓɗijam! Lallai akwai daru Momy Larai ta dawo kenan" Ta faɗa cikin ranta tare da rufe Window kiran Alh. Aminu ta yi domin shi ya ce ta ɗauko mishi Nuriyya. "To munafukai shi ne aka munafurce ni Salamatu ashe har da ke za a haɗa baki a yi mini kishiya? Wallahi tun da Aminu ya yi aure Sa’idu ma zai yi aure Allah ya isa tsakani na da ke.." Da sauri Momy Salamatu ta ce "Zaliha shiga ɗakin su Khadijah ina zuwa" Tana barin wurin ta ce "Haba Larai me ye haka? Ya za ki shigo ba sallama sannan kina kirana da munafuka yaushe na san an yi haka? Hajiya Umma ita ta yi wa mijinki aure dan Allah karki tada hayaniya da yara a gidan..." "Eh ai dole za ki ce haka tun da an haɗa baki da ke wallahi ki faɗawa Sa’idu za mu gamu Allah sai na ci masa mutunci munafuki dan na san duk da sa hannunsa" Rufe baki momyn Amrah ta yi tana ƙoƙarin danne dariyar da ke son ƙwace mata "Dan Allah Aminiyar zauna mu yi magana duk ba abin tashin hankali ba ne.." Dakatar da ita ta yi da faɗin. "Babu wani zaman da zan yi a gidan munafukai" Cike da zolaya Maman Amrah ta ce "Haba uwargidan Aminu.." Fuuu Hajiya Larai ta yi wucewarta tare da jan tsaki me Maman Amrah za ta yi ban da dariya ai gwara ma da Nuriyya bata falon domin wallahi zata raina mata dan wannan hauka ne take yi ba kishi ba, Allah ya sa ma ɗakin Amrah akwai tazara ba za su ji wannan ɓaɓatun nata ba. "Allah ya kyau" Abin da ta ce kenan sannan ta kira Zaliha suka ci gaba da lissafin turaren kasancewar ita ma yanzu ta shiga business ɗin turarukan tana bawa Maman Nafisa kuɗi a kan ta dinga yi mata masu kyau aikuwa jama'a na saya sosai dan harda haɗi na musamman take siyarwa. Kallon Amrah da ke ƙoƙarin fita ta yi tana faɗin "Ina za ki je?" "Yanzu zan dawo" Abin da ta ce mata kenan sannan ta fita a ɗakin. Tana dariya saƙo ta turawa Dady sannan ta koma falo ta samu Mamanta har yanzu suna lissafin turaren. Kwanciyar rub da ciki ta yi tana duba hotunan su na makaranta wadda ta gani a ɗakin bata ji motsin shigowarsa ba duk da yai sallama ciki-ciki hakan bai sa ta farga ba, kasancewar hankalinta yai nisa tsaye yai yana bin bayanta da ido ganin yadda ta ko'ina ta cika mace kasancewar ta cire hijjabinta lokacin da ta idar da Sallar la'asar tana da diri me kyau da ɗaukan hankali babu abin da ya fi mayar da hankali kamar bayanta mazaunanta sun fisgeshi sosai wani irin lumshe ido yai domin doguwar rigan yadin material ne a jikinta dalilin da ya sa ya kwanta a jikinta har ya fitar da mazaunanta kenan. Motsin da ta ji ne ya sa ta faɗin "Lallai Amrah kin iya ajiyar hoto yanzu harda wanda muka ɗauka a waya kika wanko su..." Ɗif ta ɗauke maganar tata sakamon jin saukan numfashin sa gab da ita yana faɗin "Muga hoton.." A zabure ta watsar da su tana ƙoƙarin neman abin da zata kare jikinta da shi. Sai dai hijjabin na ƙasa nesa da su, ƙoƙarin sauka a gadon ta fara yi domin ɗauko hijjabin yadda take motsi da ƙoƙarin sauka ne ya sa shi ƙura mata ido ganin yadda jikinta ke rawa komai Tabarakallah Ma Sha Allah. Hannunta ya riƙe tare da mayar da ita ya zaunar da ita a jikinshi da sauri ta fara ƙoƙarin janye wa daga jikinshi lumshe ido yai jin yanda hannunta ke da mugun laushi tamkar auduga, tsam ya rumgumeta a ƙirjinshi yana shaƙar ƙamshin jikinta wanda yake sake birkita mishi lissafi. "Dan Allah ka yi haƙuri ban san ka shigo ba ne.." Ɗif maganar tata ya ɗauke jin saukan numfashinsa bisa wuyanta wani irin dirirr jikinta yai kamar wacce aka tsikara da allura sai zamewa da rawar jiki take a ƙoƙarinta na son ƙwacewa daga riƙon da yai mata sai dai bata san sake rikita shi take ba kasancewar yadda jikinta ke gugan nashi ga tafin hannayenta da ke taɓa cinyarshi wanda ya sa shi sake susucewa yana sauke mata wani irin zazzafan kiss me rikitarwa gabaɗaya sai kai shi ya kwance jin yanda ko'ina na jikinta ke ɗauke da ƙamshi me fisgar hankali. Wani irin numfashi yake saukewa tare da ni man bakinta wanda yake tsuke yayin da idanuwanta ke rufe tana fitar da wani irin numfashi na firgicewa da ƙyar ya iya kai bakin shi saitin kunnenta tare da yin magana cikin wani irin yanayi da sanyi ya ce "Yi haƙuri to" Buɗe idanuwanta ta yi tare da ture shi gefe tana mayar da numfashi bayan ta rarumo hijjabin ta saka nan ta sake duƙunƙune jikinta tare da fashewa da wani gigitaccen kuka tana jin kanta na juyawa. Da sauri ya matso yana shirin taɓa ta cikin tashin hankali ganin yadda take rawar jiki "Ki yi haƙuri ni kaina ban san na aikata miki hakan ba.." Zubur ta miƙe tana neman hanyar fita, ganin yadda take a birkice ne ya sa shi saurin kamo ta domin muddin ta fita cikin wannan yanayin za a iya samun matsala. "Ki nutsu mana bai da ce ki fita cikin wannan yanayin ba.." "Dan Allah ka daina bana so! Ka daina kusanto inda nake ba zan iya maka komai ba, ba ni da wannan ƙarfin da zan maka abin da kake.." "Ban nema wani abu ba, kuma ba zan ƙara miki irin hakan ba I'm sorry..." Ya yi maganar cikin sanyi bayan ya zaunar da ita, Miƙewa yai yana kallon yadda har yanzu taƙi ta kalleshi wayarta ya ɗauka ba tare da ta sani ba sannan ya fita a ɗakin. Tana zaune shuru har Amrah ta shigo tana mata magana ba tare da ta sani ba dafata ta yi tana faɗin "Noor wai lafiyar ki lau kuwa? Tun ɗazu nake magana kin yi shuru me ke faruwa?" Wani irin numfashi ta sauke tare da miƙewa tana faɗin "Zan tafi gida yamma ya yi.." Ba tare da ta ji ƙarshen zancen nata ba tari numfashinta gurin faɗin "Ok Daddy na jiranki gurin mota and ni ma zan zo after saboda maganar tafiyar da za ku yi.." "Wacce tafiya kuma?" Cike da mamaki Nuriyya ta dakatar da ita kallonta Amrah ta yi sannan ta ce "Au na manta fa, Maman bata sanar da ke Daddy ya ce jibi za ku wuce tare ba?.." "Dan Allah ki yi mini magana yadda zan fahimta ya ce za mu je ina?.." "Zai je Ghana shi ne ya ce ki shirya daga nan sai ku je asibiti domin a duba lafiyar.." Jagwab! Ta koma ta zauna tare da zare ido tana faɗin "Please dan Allah babu fa inda za ni tare da shi, koma waye ya shirya wannan tafiyar bafa zanje ba" Daga haka ta fito a ɗakin sannan ta je ta yi wa Maman Amrah Sallama koda ta je wurin motar gidan baya ta nufa sai dai tun kafin ta buɗe ta ji sautin muryansa inda yake faɗin ta shigo gidan gaba. Ba dan ranta ya so ba ta shiga haka ya kawo su gida Zaliha na fita ya ƙulle motar tana ta kiciniyar buɗewa amma shuru ɗan juyowa ta yi ta kalleshi ganin yana danna wayarsa ne ya sa ta faɗin "Uhm motar a ƙulle fa yake.." Ɗagowa yai yana kallonta tare da faɗin "Uhm ina sane da hakan" Yana gama faɗar hakan ya ci gaba da amsa waya inda suke tattaunawa kan tafiyar da zai yi, yanayin yadda yake maganar ta lura tafiyar me muhimmanci ne domin ya nutsu yana zuwa jawabi cikin nutsuwa da kyakkyawan turanci kamar baturen Faransa. Ya ɗauki a ƙalla minti talatin kafin ya sauke wayar zuwa lokacin kam ta gaji da zama ta yi kicin-kicin da fuska ga shi taƙi yi masa magana shi kuwa so yake lallai ta yi masa magana ganin bata da niyar maganar ne ya sa shi kwantar da kujeran motar yana lumshe ido ganin haka ya sa ta juyowa kamar zata fashe da kuka ta ce "Hmm zan tafi ana sallah fa" Wani irin murmushin gefen baki yai tare da faɗin "Ki shirya jibi za mu wuce.." Bata tsaya sauraron zancen nasa ba ta yi shigewarta cikin gida, a anguwar yai Sallar magariba tare da Baban su inda yake sake jaddada masa maganar tafiyar tasu sun taɓa hira kafin ya ba shi kuɗi, ya so ya sake ganinta sai dai lura da tana cikin fushi ne ya sa shi shiga mota leƙowa Baban su yai ganin bai tafi ba yana faɗin "Ba ku yi sallama ita ba ne a turo ta?" Ɗan murmushi kawai yai tare da girgiza masa kai sannan ya bar Area ɗin. Zama ta yi jikin Maman su tana sauke ajiyan zuciya, zame jiki Maman Nafisa ta yi tana faɗin "Mene ne haka? Sai ka ce wata jinjira kin zo kin wani danne min jiki" Ɓata fuska ta yi tana faɗin "Mamanmu idan ban zauna jikinki ba a ina zan zauna? Ai gwara na ji ɗumin uwata" "Mijinki ya ce ki shirya za ku tafi jibi" Sunkuyar da kanta ta yi tana jin hawaye na shirin zubo mata "Mamanmu ni ɗaya haka zan bi shi?" Ta yi maganar tana kallonta miƙewa Maman su ta yi domin bata cika son dogon magana dangane da maganar mijin ɗiyar tata ba, domin kunya take ji. Wani irin murmushi Fiddoh da ke kwance ta yi domin kunya irin na Maman tasu ba ƙaramin dariya yake bata ba. "To sai a shiryawa ɗiya abin da ya da ce, domin da miji zata tafi, gwara tun yanzu a fara koya mata dabarun riƙe mijin tun da an ce kishiya gareta kuma..." Dakuwa Maman su ta yi mata tana faɗin "Ungo nan na ce haba! Wai Firdausi wannan bakin naki ba ya shuru ne kam?" Ya mutsa fuska ta yi tare da nufar gurin kayanta dan zaman gidan ya gundureta haka, duk da zuwa take yi bata cika kwanan gidan ba, zuwan Amrah ne ya dakatar da ita inda suka shiga tattaunawa domin Daddy ya bata kuɗi akan ta yi wa Nuriyya siyayya nan fa suka fita tare dan Nuriyya tana can tana ihun babu inda za ta bishi. Kasuwa suka shiga inda suka shiga mata siyayyan wasu 'yan iskan kayan da da su da babu duk ɗaya, su kansu suna dariya ganin irin kayan da suke zaƙulo mata duk babu na arziki gefen underwear ma ba'a magana, haka suka jido mata kaya sosai sannan suka dawo gida ko kallon su Nuriyya ba ta yi ba, domin duk haushin su take ji. **** Tana zaune a falo yai Sallama ya shigo "Barka da dawowa" Fuska a sake ya amsa mata tare da faɗin "Barkanmu dai" sannan ya nufi ɗakinsa bin bayanshi ta yi tana ƙoƙarin taya shi cire kayan shi dakatawa ta yi jin baƙon turare a jikinsa ƙoƙarin daurewa ta yi sannan ta je ta haɗa mishi ruwan wanka yana shiga ɗaki ta fara binciken wayarsa ko zata samu Number yarinyar sai dai ko'ina na wayar tasa a ƙulle yake, tsaki ta yi tare da fita a ɗakin tana cin alwashin tarwatsa duk wani abin da ya danganci wannan kishiyar da aka yi mata koda za ta yi yawo tsirara sai ta hanata shigowa rayuwar mijinta uban 'ya'yanta , domin Aminu nata ne ita ɗaya babu macen da ta isa ta taɓa shi muddin kuwa ta yi gigin hakan sunanta 'GAWA' domin tana matuƙar son mijinta tana kuma kishin sa. Abinci ta haɗo ta kawo mishi ɗaki abin da aka jima ba'a yi masa ba, aikuwa ya ji daɗin hakan sosai ganin yadda lokaci ɗaya ta watsar da mahaukacin kishin nan nata tana tarairayarsa tare da janshi da hira, duk wannan abin da take tana so lallai ta ji labarin Amariyar tasa ne sai dai ko kusa bai ɗauko zancen Nuriyya ba, duk yadda ta kai ga son jin wacece ita bai bata wannan damar ba, ƙarshe ma shuru ta yi tana tunanin yadda za ta yi ta gano inda yarinyar take nan yake sanar mata maganar tafiyar da zai yi, fatan alkairi da samun nasara ta yi masa sannan ta fita a ɗakin koma nata da niyar yana tafiya za ta je ta ɗauko Suhaima ta dawo gida. Yana gama kimtsawa ya kwanta zuciyarshi fal tunaninta shi kaɗai yake murmushi tare da shafa ɗan sajensa wanda suke kwance luf-luf, ga shi ya ɗauke mata waya bare ya kira ya ji muryanta duk da idan ya kira ma ba magana take mishi ba, se dai ta manna wayar a kunne tana jinsa har bacci ya ɗauke ta kafin yake ƙyaleta. Wannan Littafin na kuɗi ne domin kasancewa cikin group ɗin za a tura ₦500 ta wannan account 2389596965 Aisha jubreel Zenithbank. Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 #Amnoor #Sadstory #Destiny #Hotlove #Romance #Sexstory [5/9, 11:44 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ Wattpad: ayshajb Arewabooks:ayshajb ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 25_26 Kuje YouTube ku yi Subscriber Channel ɗi na FARIN JINI HAUSA TV. Domin samun ƙayatattun littafanmu. H-P Place Group. Washegari yana idar da Sallar Asubahi ya nufi gidan Umma nan yake sanar mata tafiyar gaggawan da zai yi zuwa Ghana amma zai ɗauki Nuriyya su tafi tare domin yana son danganta ta da likita cikin jin daɗin kalamansa ganin ya sauko har ya karɓi aure kuma ga shi za su tafi tare da ita nan ta shiga sanya mishi albarka cike da jin daɗi shima ya dawo gida bayan ya kammala karin kumallo Laraba ta rako shi wurin mota inda drive ke jiranshi tana mishi addu'ar dacewa tare da buɗi mai amfani. “Allah ya tsare min kai mijina uban ’ya’yana Ubangiji ya ba ka halal ɗinka Allah ya tsare ka da duk wani abun ƙi, Allah ya haɗa ka da alkairi zan yi kewar ka sosai” A bazata kalaman nata ya ratsa kunnuwansa da murmushi ya amsa tare da riƙe hannunta yana murzawa cikin nashi kana ya yi mata kiss sannan ya shiga motar yana ɗaga mata hannu ita ma bye bye ɗin take masa fuska cike da annuri. Motarshi ya ɓacewa taja wani dogon tsaki tare da shigewa cikin gidan Lagos zata koma wurin ƙawarta Fumi domin neman mafita dan ba za ta ƙyale shi da wannan matar da ya auro ba. Tun jiya da dare Mamanmu ta hanani saƙat da wasu turarukan tsungunno tare da ciye-ciyen wasu abubuwan da ban san na mene ne ba, in zan yi magana sai ta dakatar da ni taƙi ba ni damar da zan tambayeta kayana kuwa tun daren jiya Fiddoh da Amrah wacce anan ta kwana suka gama kimtsa min suna dariya ba tare da na san tsiyar da suka tsuka mini ba, kasancewar na yi tsifa ya sa Zaliha ta tasa ni a gaba sai da ta yi min ƙananun kitso domin ita gwana ce wurin kitso Firdausi ce ta iya lalle Amma duk ta watsar kasancewar bata ba abin muhimmanci ba, ni kaina yadda ta zizara min kitson ya yi matuƙar burgeni, sai kusan ɗaya da rabi na dare muka kwanta da Asuba na fara neman wayata nan Amrah take sanar mun wai yana wurin Daddy shuru kawai na yi har gari ya waye ina ji suna magana da shi a waya inda yake sanar mata ga shi nan zuwa su fito. Kallo na ta yi ganin yadda na yi kicin-kicin da fuska domin wallahi ba ƙaunar tafiyar nan nake ba, dariya kawai Firdausi ta yi tare da gyara kwnaciyarta tana faɗin. “Mamanmu idan sun tafi Allah ya tsare wallahi na gaji ba zan iya wani rakiya ba, Aunty Nuriyya Allah ya kiyaye ya tsare hanya Please ki kula ki dinga sake mishi fuska kina yi mishi magana ki aje kurmancin nan a gefe ki lallaɓa mijinki domin kishiya gareki ki yi ƙoƙarin kame zuciyarsa a ɗan tafiyar nan da za ku yi..” Sai ta yi shuru tare da lumshe ido kana ta ci gaba da magana "A baya naji haushin Babanmu amma ganin yadda wannan mijin yake miki abin arziki harda ƙoƙarin samar miki da lafiya ya sa naji sanyi, domin ga dukkan alamu zai kula min da ’yar’uwata zai ba ki farinciki ni ma Allah ya sake haɗani da Alhaji na..” Ta ƙarasa maganar tare da yatsina fuska. Hararanta Nuriyya ta yi domin duk kalamanta haushi ya bata. “Yanzu Mamanmu ba za muje tare ba? Ni ɗaya kawai?” Ta yi furucin hawaye na gangaro mata ɗauke kai Maman Nafisa ta yi tare da faɗin. “Ki tashi ku tafi naji dirin mota Allah ya tsare ki kula da ibadarki!” Daga haka ta fita a ɗakin domin yanayin da Nuriyyan take yi za ta iya sakata kuka ita ma. “Noor yau Alhamis kina azumin ne?” Amrah ta yi mata wannan tambayar tana miƙawa Zaliha jakar kayan ta kai wurin motar. Gyaɗa mata kai ta yi alamar Eh, leƙowa ta yi tana kallon Daddy da ke zaune gidan baya. “Daddy barka da safiya” Idanunshi na kan Nuriyya ta amsa mata sannan ya buɗe mata motar, juyowa ta yi tana kallon Amrah hawaye na ƙoƙarin zubo mata “Amratu kema ba za ki kije ba?” Murmushi ta yi tare da faɗin “Zan zo mana amma sai kun fara tafiya zan biyo ku, Dan Allah Noor ki kula min da Daddyna kin ji?” “To sai kin zo” Share mata hawaye Amrah ta yi sannan ta miƙa mata jakarta na rataye kana ta shiga motar sai da motar ya ɓace sannan Amrah ta koma cikin gidan tana jinjina halin irin na Noor tun da wannan lamarin ya faru da ita shuru-shurun ta ya ƙaru fiyye da na baya. Juyowa yai yana kallon yadda ta juyar da kanta gefe tana kallon waje, hannunshi ya ɗora saman cinyarta a hankali ya furta “Barka da safiya” Duk sai taji kunya ya kamata bai kamata babba da shi ya fara gaisar da ita ba, bayan kuma ita ce ke ƙarƙashin ikonsa murya a sanyaye ta ce “Barkanmu da safiya” Daga haka bata sake cewa komai ba. lokaci-lokaci yakan waigo ya kalleta har barci ya ɗauketa, ya yi mata siye-siyen kayan ciye-ciye sosai sai dai bata ci ko ɗaya ba, da ya takura ta ta sanar masa da azumi take. A hanya ta sha ruwa shima ba wani abun kirki ta ci ba sai da ya takura ta sannan ta ci abincin kaɗan. Tun kafun su isa ta fara jin wani irin sanyin da ya fi na Abuja kasancewar ana tsaka da hunturu dole sai da ya nema mata suwaita ganin yadda take rawar sanyi duk da tana cikin hijjabi tun a Lagos suka rabu da driven shi. Hotel ɗin da ya kama ɗaki ɗaya ne koda suka shiga da ƙyar ta yi sallolin da ke kanta sannan ta yi wanka da ruwan zafi, kasancewar ya fita a daƙin ya sa ta yi komai cikin gaggawa domin bata so ya shigo ya sameta bata gama shiryawa ba, wani abincin yai musu order bata wani ci sosai ba ta kwanta kan doguwar kujeran da ke ɗakin tare da rufe jikinta da bargo kayan jikinta ma bata sauya ba, sai dare sosai ya shigo sannan ya yi wanka yana cin abinci yana kallon yadda ta tsakura kanta a kujera 2str murmushi kawai ya yi sannan ya ɗauketa ya ɗorata saman gado yana kallon kyakkyawan siririn fuskanta kana shima ya kwanta tare da rufe musu jiki gabaɗaya. Ƙarfe huɗu da rabi ta farka tana salati da sauri ta matsa gefe ganin suna gab da junansu. Jin motsinta ya sa shi buɗe Idanunshi da ke cike da barci “Ya dai?” Ya ce yana ƙoƙarin kamo hannunta sauka ta yi tare da nufar toilte ta ɗauro alwala tana fitowa shi ma ya shiga bayan sun idar da Sallah kanta a ƙasa ta ce mishi “Ina kwana?” “Kwana yana inda yake, kin tashi lafiya? Ya gajiyan hanya?” Matse hannunta ta yi tare da faɗin “Alhamlillah” Ƙaramin ƙur'anin da ke jakarta ta ɗauko tare da hayewa saman kujeran tana karanta sautin muryanta na fita kaɗan-kaɗan. Lumshe Idanunshi yai yana ci gaba da sauraron sautin daddaɗan muryanta, ƙarfe shida ta rufe karatun a fakaice ta kalleshi ganin yana ƙoƙarin cire kayanshi ne ya sa ta ɗauke kanta daga kallonsa toilte ya shiga yai wanka ya fito ɗaure da babban towel a ƙugunsa tana tsaye jikin tagar window tana kallon yadda garin yai hazo ga raɓa na sauka. Wurinta ya ƙaraso tare da kwantar da kanshi a kafaɗarta ƙamshin sabulun da yai wanka da shi ne ya daki hancinta a hankali ya shigar da hannayenshi cikin hijjabinta tare da laluɓo hannunta yana murzawa cikin nashi murya can ciki ya ce “Me kike kallo?” Shuru ta yi tare da janye jikinta daga na shi. Alamar mutum ya gani a bakin ƙofar nan ya ƙarasa ya karɓo musu breakfast ɗin da yai musu order saman daining ɗin ya ajiye abincin yana juyawa ya ga ta nufi toilte wanka ta yi tare da wanke kayan da ta cire, hijjabinta ne kawai ta bari tana gamawa ta ɗaura babban towel bayan ta yi brush ta tsaya bakin ƙofar tana jin kunyar fitowa saboda rashin sabo waigowa yai jin motsi kuma bata ƙaraso ba, yana ɗaura agogo ya yafito ta da hannu a hankali ta fito ta nufi inda jakar kayanta yake tana buɗewa ta fara bin kayan da kallo ganin wasu irin tarkacen kayan 'yan iskan da aka tara mata cikin jaka, wani baƙinciki ne ya tokare mata ƙahon zuciya, duk cikin kayan babu na arzikin da zata iya sakawa wasu irin tarkacen gajerun riguna da ƙananun skirt sai wando iyakar cinya, sai shimi marasa hannu, ji ta yi kamar tasa hannu a ka ta fasa ihu. Shi kuwa yana zaune yana jira ta zo su karya saboda fitar da zai yi, gyaran murya yai tare da faɗin “Ki shirya ki zo kar abincin ya huce” “Ina wayata? Ina son magana da Mamarmu” Ta faɗa tare da miƙewa ta nufi bayi domin saka rigar da ta samu wanda bai gama rufe cinyarta ba, yana da siririn hannun ga shi ya manne a jikinta sosai turaren da Maman su ta saka mata ta shafa tare da mayar da hijjabin sannan ta fito ta zauna nesa da shi. Abincin ya zuba musu tare da faɗin “Oya zo muci” A ɗarare ta zo ta zauna kusa da shi suka fara cin abinci wadda kaɗan ta ci domin tana jin bakinta babu ɗanɗano, yana gama ci ya miƙe ya kalleta sannan ya ce “Ni zan fita akwai abinda kike buƙata ne?” Girgiza mishi kai ta yi alamar a'a wayarshi ya ɗauka tare da faɗin “Sai na dawo” Gyaɗa mishi kai ta yi ba tare da ta kalleshi ba, haka ya fita yana faɗin ta ƙulle ƙofar reception ɗin hotel ɗin ya nufa ya ba da sallahun abinda za'a kai mata da rana sannan ya nufi inda za su yi meeting. Tagumi ta yi tana tunanin yadda rayuwa yake shirin sauya mata daga ƙunci zuwa wani yanayi na daban, ganin tunanin ba zai fisheta da komai ba ne ya sa ta ɗauki alƙur'ani tana karantawa har barci ya ɗauketa. Bayan azahar ta farka nan taga an ajiye mata abinci tuwon semo da miyar agushi brush ta sake yi sannan ta nufi gurin abincin domin al'adanta ya zo babu damar yin Sallah. Tana gamawa ta sake kwanciya sai bayan magariba ya dawo tana kwance ta ji ana ƙwanƙwasa ƙofar “Waye?” Ta ce tare da miƙewa tana saka hijjabinta “Zo ki buɗe” Jin muryansa ya sa ta zuwa ta buɗe mishi ƙofar Hoggin ɗinta yai yana faɗin “Yi haƙuri na barki ke ɗaya” Zame jikinta tai tana faɗin “Sannu da zuwa” Can ƙasar maƙoshinta ta yi maganar. Wanka ya shiga a gurguje sanan ya yi sallah suka ci abinci washegari ma haka y afita bai dawo da wuri ba, ya jera kwana huɗu yana fita gabaɗaya ta gaji da zama shuru ga shi ya ƙi bata wayarta so ɗaya suka yi magana da Amrah ta wayarshi tana kwance shuru ya shigo a gajiya zama yai gefenta tare da sauke gwauron numfashi yana faɗin “Talaka bawan Allah” Ba ta juyo ba yau ko sannu da zuwan ma bai samu ba “Ya dai?” Ya ce yana leƙa fuskarta kuka ta fashe da shi tare da faɗin “Ni ka kaini gidanmu” Yadda take maganar ne ya so ba shi dariya, da ƙyar ya daure yana faɗin “Sorry ba ga ni ba? Yi haƙuri ba zan sake fita ba okay?” “Ni dai a'a gida zan koma” Jin fitar sautin zazzaƙan muryanta ya sa shi lumshe ido kana ya buɗe yana kallonta toilte ya shiga yai wanka tare da alwala ya gabatar da Sallar isha wanda bai samu ya yi kan lokacinsa ba, sanyin ya ɗan ragu kwana biyu dalilin da ya sa ya rage kayan jikinshi ya saura daga shi sai gajeren wando da ƙaramin rigar shan iska, abinci ya ci sosai sannan ya dawo kan gadon zai kwanta matsawa ta yi gefe tare da gyara bargon ta sake rufe jikinta dan yau ta wanke hijabinta matsowa yai sosai kusa da ita tana ganin haka ta sake matsawa still ya sake matsowa ita ma bata gaji ba ta matsa a haka har ta kai ƙarshen gadon, ɗan murmushi yai tare da shigar da hannayenshi cikin bargon yana shafo cikinta wanda yake nan a shafe wani irin dirr jikinta yai tana son janyewa ta kasa saboda ya zagayeta da hannayenshi tare da shigar da kanshi wuyanta yana shaƙam ƙamshin turarenta tare da rufe ido yana fesar da numfashi shiga cikin jikinta yai sosai yana ƙoƙarin kai hannunshi rigarta da wani irin rawar jiki tasa mishi ihu tana shirin zamewa bakinshi ya kai nata a hankali yake fitar da numfashi wani irin yanayi ya shiga lokacin da ya manna bakinshi kan nata take ya fara jin notikan kanshi na kwancewa yana shirin barin duniyar da yake zuwa wata duniyar. Wani irin ajiyan zuciya yake saukewa jin yadda take motsawa tudun ƙirjinta na taɓa shi. A razane ta fasa wani irin ƙara nan take jikinta ya fara kakkarwa kamar zata shiɗe, da ƙyar ya iya dakatawa yana jin kanshi na wani irin sarawa saboda gajiyar da yake tattare da shi. Kallon yadda take rawar jiki idanunta na ƙaƙƙafewa yai, a hankali ya mirgina gefe tare da dafe kanshi tana mayar da numfashi washegari da wuri ya nufi asibiti da ita domin ba su iya barci ba saboda yanayin razana da take ciki koda suka dawo yana ta mamaki tare da juya kalaman likitan inda yake sanar da shi zata dawo daidai akwai abin da idan aka yi mata yake sa ta razana da shiga ɗimuwa ne wadda tabbas an taɓa tilasta ta ko an yi mata ba tare da amincewarta ba, wannan dalilin ya sa take shiga cikin wannan yanayin amma in har aka yi amfani da magungunan sannan aka bi ƙa’ida in sha Allah za ta dawo daidai. Idanu kawai ya zuba mata yana kallon yanda numfashinta ke sauka a hankali shafa fuskanta yai tare da yi mata kiss a goshi sannan ya kwanta yana ci gaba da tunanin abin da ya haddasa mata haka. ** “Mijinki ya ɗauki kishiyar ki sun tafi yawon cin amarci kina ina har hakan ta kasance ina zafin kishin yake? Ni ba za a yi min kishiya ba ni ka za-ka za, kin san dai wannan mutumin ba zai yi min ƙariya ba, domin shi ne yake min aikin da nake juya mijina yadda nake so, shi ya yi mini aikin da na bazama kishiyata duniya wacce har yau babu ita babu labarin ta idan har kina son raba mijinki da ita ki samo sunanta, gashin kanta, da kuma farcen hannunta na hagu, sannan ki samo ƙasar da ta taka muddin kina so a yi miki mugum aiki a kanta abinda za ki yi kenan” Cewar ƙawarta Fumi “Daman tare da ita ya tafi? Ashe shi ya sa in muna cikin magana da dare ya ce zai kira suna tare? Taɓɗijam! To wallahi ko ma mene ne zan yi muddin zai dawo mallakina ni ɗaya!” “Aunty Nuriyya amariyar Alhaji yaushe ne za ku dawo?” Cewar Zaliha da ke magana cikin wayar Maman su. Satan kallon shi ta yi tana jiran taji me zai ce mata dangane da komawarsu ganin sun shafe sati amma ba ya ma maganar komawa ɗauke kanshi yai tare da ɗaukar ɗayar wayarshi da ke ringing tun ɗazu ganin Laraba ce me kiran ya sa shi fita a ɗakin ajiyar zuciya ta sauke domin dai kiran matar shi ce yake sa shi fita a ɗakin “Zaliha ni ma ban sani ba, kullum in na tambaye shi ba ya min magana ya Mamanmu da Fiddoh? Ita dai Fiddoh bata riƙe waya bare mu yi magana ga shi ba zaman gida take ba, idan ta dawo ki ce ta kira sai mu yi magana” Zaliha ta ce “Mamanmu tana nan lafiya Fiddoh ta ce wai ta yi miki laifi ba za ta yi magana da ke ba har sai kun dawo za ta ba ki haƙuri ga Mamanmu ku gaisa” Manna wayar ta yi a kunnen Mamansu kasancewar hannunta na cikin turare ba halin ta riƙe. “Mamanmu! Na yi kewarku sosai wallahi dan Allah ki yi mishi magana mana mu dawo na fa gama shan maganin..” “Sannu Allah ya ƙara lafiya sai anjima aiki nake...” Da sauri ta ce Allah sarki Mamanmu ko ɗan hira ba ki so mu yi da ke?” Kallon Zaliha Maman Nafisa ta yi sannan ta ce “Nuriyya sai anjima” Zaliha ta ce “Aunty Dan Allah ki kawo min tsaraban dogayen riguna da ƙananun kaya...” Buge mata baki Maman su ta yi tare da karɓe wayar ta kashe. Ajiye wayar Nuriyya ta yi tare da sauke ajiyan zuciya duk hirar da suke yana jin su domin ya jima da dawowa ɗakin, “Kwanan nan za mu koma shi kenan?” Da sauri ta ɗago kai tana kallonshi tare da faɗin “Da gaske?” Ledar da ke hannunsa ya miƙa mata yana faɗin “Ki shirya za mu fita” Yana gama faɗar haka ya fita a ɗakin wanka ta yi tare da saka duguwan rigar ta yafa mayafin sa duk sai ta ji kunya domin bata saba irin shigar ba, dan mayafinsa babu girma ɗan hoda ta shafa tare da man baki shigowa yai ɗakin da waya a kunnensa yana magana tsareta yai da ido ganin yadda ta yi bala'i kyau, rigar ya amshi jikinta ba abinda ya fi fisgarshi irin laɓɓan bakinta da ke walƙiya, “Ina zuwa zan kira ki” Ka she wayar ya yi da sauri tare da ƙarasowa inda take yana kallon fuskar tata, a bazata ta ji ya kai bakinshi kan nata yana tsotsa cikin wani irin yanayi yana fitar da numfashi riƙe rigarsa ta yi da ƙarfi tare da runtsa ido tana jin yadda yake ƙoƙarin shafo ƙirjinta da ƙyar ta ƙwace da ga hannunsa tana mayar da numfashi shi dai ba shi da wani aiki sai na matse mutum ta faɗa cikin ranta tana turo baki. “Ki gama zageni anjima za ki faɗa min..” “Ni fa ban ce komai ba fa” Ta yi maganar kamar zata fashe da kuka. Hannunta ya kama suka fita nan ya shiga yawo da ita suna sayayya sai dare sosai suka dawo masaukin su a matuƙar gajiye take shi ya sa suna zuwa ba ɓata lokaci ta nufi bayi ta yi wanka tare da sauya kaya ta saka ƙaton hijjabinta ta kwanta, sabuwar wayar da ya saya mata ya jonashi a caji sannan shi ma yai wanka ya haye gadon hijjabin ya cire mata yana ƙare wa kayan jikinta kallo ganin yadda ya bayyanar da rabin ƙirjinta maida kallonsa yai zuwa shafaffen cikinta tare da kallon weast ɗinta yana haɗiyar wani irin miyau, Allah ya ga ni yana mugun haƙuri tare da juriya in ba haka ba, yanayinta kaɗai birkita ƙwaƙwaluwansa yake musamman ma ƙamshinta me birkitarwa shigar da kanshi yai wuyanta yana sauke numfashi tare da lallaɓawa ya cusa hannunshi rigarta bayan ya zame bargon wani irin ɗauke wa numfashinsa yai na wucin gadi ganin yadda nonuwanta suke nan tantsa-tantsa da su, buɗe idanuwanta me cike da barci ta yi tana kallon shi ganin ya zame mata rigarta ne ya sa ta nemi barcin da ke idanunta ta rasa zuciya cike da tsoro murya na rawa ta ce “Daddy dan...” Ai bai bari ta ƙarasa maganar ba ya cafki bakinta yana sauke numfashi kuka ta saka mishi jin yanda yake taɓa nonuwanta yana murza bakinsu. Wani irin kissing ɗinta yake kamar zai cinye bakinta sai da ya yi mai isar sa sannan ya gangaro zuwa wuyanta yana sauke mata numfashinsa tare da cusa kanshi tsakiyar nonuwanta yana lasan tsakiyarsu... “Dan Allah Daddy ka yi haƙuri wayyo Allah Mamanmu! Wayyo Amrah..” Kuka ta saka mishi sosai domin ta shiga ɗimuwa ganin yadda yake ta lashe ƙurjinta yana taɓo su. Mirginawa yai gefe yana mayar da numfashi, da sauri ta sauka a gadon ta koma kan kujera tana kuka. Wannan littafin na kuɗi ne domin kasancewa cikin group ɗin za a tura ₦500 ta wannan account 2389596965 Aisha Jubreel Zenithbank. Sai a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 #Amnoor #Sadstory #Destiny #Hotlove #Romance #Sexstory [5/9, 11:44 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ Wattpad: ayshajb Arewabooks:ayshajb ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 27_28 Kuje YouTube ku yi Subscriber Channel ɗi na FARIN JINI HAUSA TV. Domin samun ƙayatattun littafanmu. H-P Place Group. Daga inda yake kwance ya ƙura mata ido yana jin yadda sautin kukanta ke ratsa kunnuwansa miƙewa yai zaune yana kallon yadda ta haɗa kai da gwiwa sai ka ce wadda yai mata mai gabaɗaya, a haka har barci yai awon gaba da ita sai da ya bari barcin nata yai nisa sannan ya ɗaukota tare da kwantar da ita kan gado ya shafa fuskarta yana murmushi “Drama gril, abu ba abu ba kuka, komai na kuka ne a wurinki” Toilte ya koma yai alwala yana fitowa ya shimfiɗa sallaya ya fara jero filfilu. Sai ƙarfe biyu sannan ya haye gadon tare da shigewa cikin jikinta, motsawa tai tare da buɗe ido tana kallon yadda hannayenshi ke saman cikinta shuru ta yi ba tare da ta ce komai ba jin bai yi yunƙurin yi mata wani abu ba ne ya sa ta sauke ɓoyayyen ajiyan zuciya. Washegari da gangan ya wanke mata hijjabinta ya fita yana murmushi, lokacin da ta farga da abin da yai mata kamar zata fasa ihu ga shi kayan da ke jikinta ba za ta so ya ganta a haka ba domin rashin ɗa'a ne duguwan riga me hannu shimi ne a jikinta wanda bai sauka gwiwarta ba, ga shi ya ɗame jikinta sosai ya fitar da shep ɗinta, kwanciya ta yi a gadon tare da rufe jikinta. Turo ƙofar yai tare da sallama murya can ciki ta amsa mishi tare ɓata fuska ɗauke kanshi yai ganin yadda take cika tana batsewa wayarshi ya kara a kunne bayan ya zauna kan kujera, satan kallonta yai tare da faɗin. “Ki zo ga Mamanmu...” Ai da sauri ta wuntsilo har da ɗan guduta, ta manta da yanayin da take ciki jin ya ambaci sunan Maman su. Wani irin haɗiye miyau ya yi yana gyara zaman shi ganin yadda kayan yai bala’in amsar jikinta, gefen shi take shirin zama ya jawota ta faɗo jikinshi, ajiye wayar yai a gefe tare da ƙura wa ƙirjinta ido yana sake haɗiyan miyau cikin marerecewa ta fara magana da ’yar siririyar muryanta “Kuma ka ajiye wayar? Dan Allah ba ni mu yi magana da ita...” Tsit maganar nata ya tsaya jin yana shafa fuskarta zuwa leɓen bakinta. “Uhm ashe ba ki da wayo farat ɗaya kin taso kina juya min wannan ƙananun abun..” “Wayyo Allah! Ni ka barni dan Allah ba na so!” Numfashi ya sauke sannan ya ɗagata tare da miƙa mata wayar ya nufi bayi. Hira sosai muka yi da Zaliha domin Mamamu bata kusa wai sun je bikin 'yar maƙofciyarsu ina gama magana da ita na fara binciken Number Amrah bugu ɗaya ta ɗauka “Mara kirki” Cikin ihu ta ce “Matar Daddyna afuwan! Ya abubuwa ya amarci? Ina fatan ana kula min da Daddy?” Juyowa na yi ina satar kallon shi ganin ya fito ɗaure da towel a ƙugunsa ɗauke kaina na yi ina faɗi cikin raina _(Shi dai ba ya gajiya da wanka sai ka ce agwagwa bini-bini yai wanka)_ “Alhamdulillah Ya Mama da Abba ki gaishesu” Karɓan wayar yai tare da kashewa sannan ya min nuni da nawa ɓata fuska nai ina kallon wayar domin har yau ban iya amfani da shi ba. “Ayya Daddy ban iya amfani da wayar ba ne ai” Ido ya zuba mata yana so ta sake magana da shegen muryan nan nata mai tsayawa a zuciyar mai sauraro “Kika ce?” Ya faɗa tare da ɗaukar wayar ya zauna kusa da ita zubur ta miƙe domin kunyar ganinsa a haka take yi. Suna sallar Isha ya ɗauketa suka sake fita yau ma sun yi yawo dare sosai suka dawo gida yau kan ko wanka ba ta yi ba haka ta faɗa gadon saboda barcin da ya cika idanunta. Shi kam ba zai iya kwanciya haka ba, sai da ya watsa ruwa washegari suka kamo hanya direct ya nufo gida da ita inda ta ga an sauya komai na gidan harda fenti aka yi musu daga cikin motar take kallon gidan tana mamakin wadda yai wannan aiki domin ta san mai gidan de ba yi zai yi ba, dan gyaran bayin gidan ma da ƙyar ya yi sa. Ajiyan zuciya ta sauke jin ya kamo hannunta yana faɗin “Sai na zo kenan? Ko kuma mu wuce can gidan?” Da sauri ta kalleshi tare da kai hannu za ta buɗe motar “Ba zan samu wani abun ba?” “Kamar me fa?” Cike da mamaki ta yi maganar. Matsowa yai tare da kai hannunta bakinsa “Irin haka..” Da sauri ta fara waige-waige tana jin wani bala’in kunya na rufe ta. Buɗe mata motar ya yi suka fito tare nan ya sa yara suka kwashe kayan zuwa cikin gida da sauri Zaliha ta fito ganin Nuriyya ce ya sa ta daka tsalle tare da rumgumeta “Wayyo Allah Aunty shi ne ba ku faɗa kuna hanya ba? Ina wuni Daddy barka da hanya” Da murmushi ya amsa mata yana kallon yadda Nuriyya take ƙasa-ƙasa da kai ita ala dole kunya take ji. Wannan yanayin nata ba ƙaramin burgeshi yake yi ba. “Hmmm! Alhaji da ma ina jiran wannan ranar ya kamata in faɗa maka gaskiya dangane da wanna yarinyar da aka liƙa maka, yanzu kai ba ka yi bincike ba ka amince da auren wannan 'yar iskar..” Runtsa idonta ta yi da ƙarfi tare da ƙanƙame hannun Zaliha idanunta na kawo ruwa. “Ya Subhanallah bawan Allah me kake faɗa ne? Ban fahimce ka ba fa?” Ya faɗa yana kallonta yana son gasgasta zancen nasa duba da yanayi da ta shiga. “Eh Alhaji abin da ka ji na faɗa maka yarinyar nan karuwa ce! Maza uku suka gama hawa da sauka kanta, da farko ni zan aureta amma da na fuskanci halayyarta sai na janye dan ba mace-ta-gari ba ce, burin kowane uba ya samar wa 'ya'yansa uwa-ta-gari sai aka yi rashin dace domin da na fahimci ɓoyayyun halayyarta sai na ga ba zan iya auren fanɗararriya..” “Innalillahi wainna ilaihir rajiun! Wallahi Daddy ƙariya yake min sharri yake min! Ban san...” Dakatar da ita yai ta hanyar faɗin. “Ya isa haka! Ku shiga gida!” Cikin ɗaga sauti yai maganar muryanshi na nuna zallar ɓacin rai. Baban su ne ya shaƙe wuyar mutumin yana faɗin. “Munafuki la'ananne me haddasa fitina tsakanin ma'aurata sai Allah ya la'ance ka..” Dukan shi yake yana faɗa mishi mugayen kalamai motar shi ya shiga da sauri yana jin yadda kanshi ke juyawa yana ji kamar ba a duniyar yake ba. “Taka mota mu tafi!” Da sauri ta buga motar tana kira sunan shi cikin muryan kuka “Dan Allah Daddy ka tsaya ka saurare ni wallahi sharri yake mun ka tsaya na yi maka bayani ba haka ba ne karka kalle zancen sa. Daddy dan Allah ka saurare ni...” Hannunta Amrah da ƙarasowarta kenan ta riƙe suka nufi cikin gidan tana gunjin kuka “Me ya sa ba ki faɗa ma sa komai ba? Na ɗauka duk ya san abinda ya faru ashe bai san komai ba? Ɗan farincikin da na fara samu aka daƙushe min? Shi kenan ni ba zan ji daɗi ba a rayuwa? Amrah na dawo da niyar karɓan sa a matsayin miji duba da halayyarsa masu kyau da nagarta, Amrah mai ya sa ƙaddara ta zaɓe ni? Sai ni? Komai sai ni ce? Whay Amrah! Me ya sa komai yake zuwa mun a cukurkuɗe? Sai yaushe ne zan yi dariya kamar kowa? Sai yaushe zan samu sukuni na daina fuskantar matsalolin rayuwa? Ni kenan daga wannan sai wannan...” “Yi haƙuri Noor komai da lokacinsa duk abin da yai farko zai yi ƙarshe wallahi na ɗauka Hajiya Umma ta sanar da shi komai ashe ba haka ba..” Cikin kuka Nuriyya ta dakatar da ita da faɗin “Ya zan yi? Ban san yadda zan yi mishi bayani ya fahimta ba na san yana can yana saƙa zancen zuci..” “In Sha Allahu komai zai zo da sauƙi muje ki yi sallah sai mu ƙarasa maganar daga ba ya” Janta ta yi har ƙuryar ɗaki Nuriyya kam ta yi shuru tana kallon ikon Allah domin an canza fasali da tsarin gidan an ware part ɗin Maman Nafisa da ban haka ma nasu kowane da toilte an gyara tare da zuba kayan alatu “Duk cikin sati biyu aka yi wannan aiki? Waye ya yi?” Zaliha da ke ƙoƙarin girka mata taliya ne ta amsa da faɗin “Aikin mijinki ne duk shi ya yi mana wannan abun arzikin” Shuru tayi tare da ajiye handbag ɗinta ta nufi bayi wanka ta yi sannan ta ɗauro alwala tana fitowa sai ga Fiddoh ta shigo da ihun murna ta rumgumi Nuriyya “Su amare an yi fresh kinga yadda jikinki yake wani glowing kuwa? Kin yi kyau kin cicciko lallai an ji...” “Ke kam Allah ya shirya mana wannan bakin naki” Dariya ta yi tare da kwanciya saman Bed tana faɗin “Ina zanga Alhaji na? Taɓ! Wallahi na yarta aure ni’imomi gareshi tun da ga shi na gani da idona..” Tsaki Nuriyya ta yi don ta lura magana take son saka ta. Zaliha ce ta faɗa wa Firdausi abin da ya faru.. Tun kafin ta dire zancen nata Fiddoh ta wuntsilo tare da faɗin “Kan babban buran uba! Ai kuwa zai na ci kan uwar..” Riƙe ta Nuriyya ta yi ganin yadda ta zaburo tana shirin fita ta san kuma muddin ta fita maganar ba zai tsaya iya nan ba sai an kai ga 'yan sanda dan kaɗan ne daga halin Fiddoh abu in dai ya shafe ta ko Maman su ba ta wasa da shi. “Mene ne haka? Dalla malama cika ni saina koya mishi hankali wallahi da sojoji zan haɗa shi su ci uban ɗan shegiya” “Eh na san haka za ki yi shi ya sa ba na so ki fita Baba ma kaɗai ya ishe shi ba sai an kai ga hukuma ba..” “Kina nufin kenan na ƙyale shi?” Cike da takaici ta miƙe tana jan tsaki sannan ta sake faɗin “Wannan shegen zuciyar naki ba ya faɗa miki gaskiya” Fita ta yi tana ashar domin dai ba ta cikin hayyacinta shi ya sa ma ta yi saurin dakatar da ita. “Ai da kin ƙyaleta wallahi..” Da sauri Nuriyya ta ce “A'a Amrah ba ki ganin halin da take ciki ne? Ta yaya zan barta ta je ta yi abin da za a dawo ana da-na-sani?” Amrah ta ce “Kuma haka ne fa Allah ya kyauta, ina wayarki?” Kallon Zaliha da ke ajiye musu abinci ta yi tare da faɗin “Ɗauko min waya yana cikin jakar can” Juya wayar Zaliha ta yi tana faɗin “Wow! iPhone 14 pro max! Aunty Nuriyya wayyo Allah! zan kashe selfi..” Karɓan wayar na yi ina faɗin “Damuwarki ragagge ne” “Noor ai gaskiya ce koni na yaba lallai an tsuma Daddyna dole kema ya gwangwajoki da wannan wayar da ake ya yi” Ta faɗa tana jujjuya wayar ita ma kana ta kira layin shi sai dai har kiran ya katse ba a ɗaga ba, sake kira ta yi amma still no answer sai da ta jera mishi five miss call bai ɗaga ba kallonta na yi domin tuni zuciyata ta sake karyewa murya na rawa na ce “Kin gani ko? Ya ƙi ɗaukar kiran...” Na ƙarasa maganar hawaye na zubo min “Tura mishi saƙo" Karɓan wayar na yi hannuna na rawa na rasa ma me zan rubuta kallon ta na yi tare da yin shuru “Noor ki nutsu! Mijinki ne a wannan ɗan tafiyar da kuka yi, ya ci a ce kin fahimci wa kike aure sati biyu ba wasa ba..” “Wallahi Amrah na kasa tuno komai ban san abin da zan rubuta mishi ba, kuma ma ba zama yake ba, bare har na karanci halayyarsa..” Amrah ta katse ta da faɗin “Ki tuna dai!” Runtsa idona na yi da ƙarfi nan sauran hawayen suka zubo a hankali na fara rubuta mishi kalamai har na gama sannan na tura mishi muna zaune har 10 domin ta ce a nan za ta kwana tun da Mamanmu sun je biki ƙauye ne. Abinci ma sai da ta takura min kafin na ci kaɗan. **** Kiran wayar Laraba ya yi yana tambayarta ina ta tafi nan take sanar masa tana Lagos amma jibi za ta dawo bai tsaya jin ƙarshen maganarta ba ya kashe wayar tare da jan dogon tsaki wanka ya yi yana jin wani azaban ciwon kai gefe ɗaya yana ganin kiran Amininsa amma ya ka sa ɗauka sai da ya yi wanka tare da sallah sannan ya kira shi suka gaisa “Ya na ji muryan ka haka? Wani abu ya faru ne?” Murya can ciki ya ce “Mu haɗu a gidan Hajiya Umma sai mu yi maganar gabaɗaya a can” Da ƙyar ya yi driving zuwa gidan yana isa ya zube a kan kujera yana mayar da numfashi tare da runtsa ido yana mai dafe kanshi gefe guda “Oyoyo Daddyna!” Suhaima ta faɗa tare da zama kusa da shi. Buɗe daurewa ya yi suka yi ɗan hira domin ba ya so ta fahimci halin da yake ciki, sai da Abban Amrah ya ƙaraso kafin ta shiga ciki ganin Hajiya Umma ta fito ga dukkan alamu magana mai muhimmanci za su yi. “Lafiya naga duk ka yi wani irin?” Murya can ciki ya ce “Umma akwai abin da ya dace na sani a kanta ne? Akwai wani abin da ya kamata in sani ne?” Haɗa baki Umma da Hon. Sa’id suka yi wurin faɗin “Kamar ya fa?” Furzar da iska me zafi yai daga bakinsa tare da cije leɓe yana faɗin “Ina magana ne a kan Nuriyya domin na ji abin da bai min daɗi ba..” “A ina? Wa ya faɗa maka?” Umma ta faɗa tana kallon shi. “Kenan da gaske ne? Shi ne ba ki sanar da ni...” “Dakata min haka! Akwai wadda ya isa tsallake ƙaddararsa ne? Ba na son dogon magana Aminu! Ka shirya maganar tarewa ka gyara ɗayan gidanka domin ban yarda da tuban da Laraba ta yi ba” Ɗagowa ya yi da jajayen idanunsa yana kallon yadda take masa magana “Tarewa yanzu?” Miƙewa ta yi tare da nufan hanyar ɗakinta ta barsu a wurin. Bin bayanta yai da ido yana jin kanshi tamkar zai faɗo ƙasa saboda tsananin sarawar da yake yi, domin maganar tata ya sake dilmiyar da shi zuwa ga wani irin tunani na daban nan take zuciyarshi ya shiga kitsa mishi abubuwa a kanta. “Wai me ke faruwa?” “Komai ma ya faru” Nan ya kwashe komai ya faɗa masa “Yaa Subhanallah! Kai! Wannan batun ba gaskiya ba ne..” Kallon sa Alhj Aminu yai tare da faɗin “To yaya ne? Kana ji dai Umma da bakinta ta tabbatar mun..” Wani irin kallo yai masa tare da faɗin “Ban ji inda Umma ta ce maka 'yar isaka ba ce, ban ji ta ce maka komai dangane da wancan zancen ba. Kai Aminu! In ka ce za ka bi maganar mutane wallahi kashe maka aure za su yi gwara tun wuri ka kawar da wannan mugun tunanin a ranka Nuriyya ba za ta taɓa aikata haka ba” Shuru kawai ya yi masa. Koda ya dawo gida tunani ya shiga yi a haka kiranta ya shigo wayarshi bai ɗauka ba, hatta saƙonta ma bai kula ba, haka aka shafe kwana biyar tana kiran wayarshi tare da tura mishi saƙo duk ta kasa nutsuwa tun tana kukan ɓoye har ya zo ta kasa daurewa Amrah ma ta yi ƙoƙarin kiran shi amma wayar ba ta shiga koda ta samu Abbanta da maganar ya yi matuƙar mamaki jin har yanzu bai bar wancan maganar ba, nan take sanar da shi ainihin abin da ya faru da ita. Ya ji matuƙar tausayinta sosai jin wannan mugun ta'asar da aka yi mata. “Noor!” Buɗe shanyayyun idanunta ta yi tana kallon Amrah “Ki shirya muje ki duba Daddy ba ya Jin daɗi” “Ni ba zan iya zuwa gidan matarshi ba..” Hararanta Amrah ta yi sannan ta ce “Dalla can malama ki tashi muje matarshi ba ta nan” miƙewa ta yi tana ƙoƙarin saka hijjabinta “Dan Allah je ki yi wanka bari na dafa mishi wani abun ba haka ake zuwa dubiya ba” Dan dole ta shiga ta yi wanka doguwan rigan material ta saka sannan suka fito bayan ta shafa turarukan da ta ajiye mata, cikin gida ta bayar da makulli a ajiye wa Zaliha dan ta tafi islamiyya. Zama suka yi tana ƙare wa falon kallo ganin yadda aka narka dukiya, nuni Amrah ta yi mata da ɗakinsa sannan ta fita tare da faɗin “Noor ki shiga ki duba shi ina zuwa” Kiran wayarshi na yi ina tunanin ko zai ɗauka amma har kiran ya tsinke bai ɗaga ba. Saƙo na tura mishi _Daddy ga ni a falon na zo duba jikinka._ Kusan minti shida ba reply nan take jikinta ya ƙara yin sanyi miƙewa ta yi a sanyaye ta nufi hanyar ɗaki daidai ya fito toilte ɗaure da baban towel a ƙugunsa wurin wayarshi ya nufa domin tun yana wanka ya ji ana kira ɗaukar wayar ke da wuya ya ji sallama juyowa yai ganin ita ɗin ce ya sa shi ɗauke kanshi yana duba kiran da ta yi masa tare da saƙon “Daddy ya jikin?” Murya na rawa ta yi maganar shuru yai mata tare da ajiye wayar ya nufi gaban mirror yana ƙoƙarin shafa mai da turare, matsowa ta yi tare da ajiye wayarta gefen sofa ɗin sannan ta kai hannu ita ma kan mai ɗin da yake ƙoƙarin shafawa da sauri ya kalleta ganin hannunta ya kan nashi marerecewa ta yi kamar za ta fashe da kuka ganin yanayin da take yi mishi ya sa shi ɗauke kai daga kallonta a hankali ta ɗiba mai ɗin tare da kallon shi kaɗan kafin ta kai hannunta ƙirjinshi jin tattausan lallausan hannunta cikin fatar jikinshi ya sa tsigar jikinshi miƙewa da ma ga shi kwana biyun nan daurewa kawai yake, lumshe idanunshi yai tare da sauke ɓoyayyen ajiyar zuciya. Yanayin da take tafiyar da hannunta a jikinshi ba ƙaramin gigitashi take yi ba. “Dan Allah ka yi min magana mana..” Buɗe tsumammun idanunsa yai tare da watsawa cikin nata murya a shaƙe ya ce “In ce miki mene?” “Dan girman Allah ka yi haƙuri wallahi Allah ban taɓa aikata wani abu na alfasha ba, namiji bai taɓa riƙe koda yatsata ba, duk maganar da aka faɗa ba haka ba ne Daddy fyaɗe aka min wallahi bayan wannan ƙaddara sai kuma Aurenmu..” Da wani irin kuka me karya zuciya ta ƙarasa maganar. Tun da ta furta kalman fyaɗe ya runtsa idanunsa yana jin wani abu ya tokare masa ƙahon zuciyarsa share fuskarta ta yi ganin har yanzu ya ƙi yi mata magana “Shi kenan zan tafi tun da ba ka yarda da ni ba Allah ya ƙara lafiya” Juyawa ta yi sauri duk yadda ta so tsayar da hawayenta kasawa ta yi domin haka ya ci gaba da tsiyaya tamkar a buɗe famfo buɗe idanunshi yai tare da saukewa a bayan ta taku biyu yai tare da riƙo hannunta cak ta tsaya tana sauraron numfashinsa da yake sauke mata a bayan ta, juyowa da ita ya yi tare da faɗin. “Ba wai ina fushi ba ne, ina jin zafin abin da aka aikata miki ne, ko ma su waye suka aikata hakan da sannu Allah zai miki sakayya” Ya faɗa haka tare da dawo da ita cikin jikinshi ya rumgumeta yana sauke ajiyan zuciya. Ɗagota yai yana kallon fuskanta mayafin da ta lulluɓe jikinta ya zame yana kallon ainihin dressing ɗin da ta yi ƙamshin turarenta me sanyin daɗi ne ya daki hancinsa da sauri ta riƙe towel ɗin da ke jikinsa ganin na kwance ba ta shirya ganin komai ba, hannunta na kakkarwa ta riƙe gam ɗan murmushin gefen baki yai ganin yadda ta rufe idonta tsakiyar dakin ya dawo da ita har yanzun ta kasa buɗe idonta tana jin ya zuge zip ɗin rigarta ta buɗe idonta tana girgiza mishi kai ɓalle bran ɗinta yai yana kallon fuskarta ganin yadda take ɓata fuska dabara yai ya zame rigar gabaɗaya yai ƙasa har towel ɗin da ke jikinshi da sauri ta riƙo shi jikinta na bala’in rawa haɗa jikinsu yai nan ya sauke wani gwauron numfashi jin yadda Breast ɗinta suka tokare shi har saman bed ya kaita nan ya shiga yamutsa jikinta da wani zazzafan salo zaamewa take tana faɗin “Dan Allah Daddy ba ni kaɗai ba ce ba...” Wani irin numfashi ya fesar a saitin kunnenta murya can ciki ya ce “Ke da waye?” Riƙe shi ta yi sosai jin yadda yake yamutsa ƙirjinta “Tare muke da Amrah...” Ɗauke wa sauran maganar tata yai jin bakin shi cikin Breast ɗin yana sucking nipples ɗin dan ya san Amrah ba zama za ta yi ba. Kuka ta saka mishi ganin yadda yake lasar jikinta ga shi gabaɗaya ya kashe mata gaɓoɓinta kiran sunan shi take amma ina notikan kanshi ya gama kwancewa dan turaren da ke jikinta ya hargitsa shi sosai duk yadda ta so ƙwacewa kasawa ta yi domin ya danneta daga ƙarshe ya haɗe bakinsu ganin tana mishi magiya domin ba ya jin zai ƙyaleta yau. Runtsa idonta ta yi sosai jikinta na sake ɗaukar rawa jin abin da yake mata da kyar ya samun hanyar wucewa sai da ya nutsa sosai sannan ya sauke ajiyan zuciya yana faɗin “I'm sorry AMNOOR!” Shuru kawai ta yi domin ta kasa ƙwaƙƙwaran motsi bai ƙyaleta ba, sai da ya samu cikakkiyar nutsuwa mirginawa yai gefe yana sauke numfashi da sauri ta ja zanin gadon ta rufe jikinta shafa fuskarta yai tare da lumshe mata ido yana share mata hawayen da ke gangaro mata “Ki yi haƙuri..” Girgiza mi shi kai ta yi tare da riƙe hannunshi “Ka kira min Amrah zan tafi gida kar Mamarmu ta dawo ba na gida” Toilte ya shiga yai wanka tare da yin alwalar magrib sannan ya haɗa mata ruwa masu zafi ya zo yana shirin taimaka mata daurewa ta yi ta sauko ta nufi toilte ɗin ta yi wanka ta fito lokacin ya isar da sallar ita ma sallah ta yi nan ta saka shi a gaba lallai za ta tafi abincin da ta kawo shi ya ci sosai sannan ya lallaɓata ita ma ta ci fita ya yi a gidan ya je ya sayo mata magani da kayan ciye-ciye sosai yana dawowa ya ƙulle ƙofar falon tare da kashe haske ya turawa Amrah saƙo sannan ya shigo nan ya sameta tsaye ta yafa mayafinta tana jiran dawowarsa ajiye kayan ya yi yana binta da wani shu'umin kallo “A wannan yanayin za ki tafi? Kinga yadda kika tafiya kuwa?” “A'a Daddy ni zanje gida..” Hannunta ya kamo tare da zaunar da ita da sauri ta zube a jikinshi domin zafi wurin yake mata tana daurewa ne kawai. “Kin ga irin abin da nake faɗa ko? Sorry zo ki sha magani” Tana yamutsa fuska ya lallaɓa ya ba ta cikin jikinshi ya sakata nan take barci ya yi awon gaba da ita domin ta gaji sosai cikin dare ta farka wayarta ta fara nema ba ta gani ba dole na shi ta ɗauka tare da kunna haske ta nufi bayi ruwan zafi ta sake haɗawa domin wurin ya yi tsami har ta ka sa fitsari yana tsaye bakin kofar ta fito wayar ya amsa tare da taryota jikinsa suka koma gadon yana rumgume da ita barci ya yi awon gaba da su. Washegari ma ƙin yarda ya yi domin ƙememe ya hanata komawa gida haka Amrah ta kawo mishi kayanta ya ƙi yarda ma su haɗu da ita. Haka ta gama haɗe-haɗen fuska har dai ya lallaɓeta da dare ya kasa barci sai da ya turmusheta sosai kafin ya barta sosai jikinta ke ciwo daurewa kawai ta yi har ya samu nutsuwar da yake so ƙirjinta kam zafi suke mata yana rumgume da ita sai a ƙuri yake ba ta tare da kiran sabon sunan da ya raɗa mata *Amnoor!* Sunan na ta yawo a ƙasar zuciyarta sai da ta yi tunani mai zurfi kafin ta gano haɗa sunan su ya yi. #Amnoor #Hotlove #Sadstory #Sexstory [5/9, 11:44 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story💋_ Wattpad: ayshajb Arewabooks:ayshajb ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. W. A★ Free page 29_30 Kuje YouTube ku yi Subscriber Channel ɗi na FARIN JINI HAUSA TV. Domin samun ƙayatattun littafanmu. H-P Place Group. Tana kwance cikin jikinshi ta ce “Dan Allah Daddy ni ka kaini gida na san yanzu Mamanmu ta dawo ban san me zance mata idan ta tambaye ni inda na je...” Leƙo fuskarta yai tare da yi mata wani tattausan murmushi kana ya shafa ɗan ƙaramin laɓɓanta yana lumshe ido ji ta yi gabanta ya faɗi domin a tsakanin wannan yanayi tana ƙoƙarin haddace wannan yanayin da yake saurin shiga a hankali ta fara ƙoƙarin barin jikinsa, jin haka ya sa shi buɗe idanunshi a kanta tare da dawo da ita duk wani haƙuri da magiyar da take masa bai ƙyaleta ba sai da ya samu nutsuwa ya rumgumeta yana sauke ajiyan zuciya tare da kai bakin shi saitin kunnenta murya can ciki ya ce “Ke ɗin ce ta musamman na rasa da wane irin zuma zan haɗa ki, ɗanɗonki, zaƙin ƙi...” Da sauri ta rufe mishi baki da tafukan hannayenta tare da lumshe ido ɗan cizonta yai nan ta cire hannun tana yarfewa “Wash! Allah zafi..” Riƙo hannun yai yana faɗin “Muga ni...” Da sauri ta zame ta sauko a gadon tare da nufar toilte shima biyota yai nan suka yi wanka tare duk wani noƙe-noƙen da take bai hanashi lalacewa a jikinta yana taɓe-taɓe ba, a haka dai ta lallaɓo shi suka fito yamma lis ya nufo hanyar gida da ita bayan ya cika Booth ɗin shi da sayayya yana faka motar ya juyo yana kallonta “Ki kula min da kanki” Gyaɗa masa kai ta yi tare da riƙe gefen mayafinta tana wasa da shi “Uhm!” Ɗagowa ta yi tana kallon shi domin ta gane sarai abin da yake son faɗa. Waigawa ta yi ko akwai mai iya kallonsu sai ta ga ashe glass ɗin motar me duhuwa ce ajiyan zuciya ta sauke jin saukan numfashinsa a wuyanta nan take ta runtsa ido, shafo cikinta yai tare da murza hannunta kana ya haɗe bakinsu. Wani irin numfashi suke saukewa a tare, tsotsar laɓɓanta yake yi kamar ya samu minti da ƙyar ta samu ya sake ta bayan ya gama yamutsa jikinta mayar da kanta ta yi jikin kojerar motar tana mayar da numfashi tare da daidaita nutsuwarta kana ta fito ta nufi cikin gidan tana tafiya a hankali har ta ƙara sa cikin gidan da Maman Nafisa ta ci karo ɗauke kai ta yi daga kallonta ganin yadda take tafiya a hankali “Ke kuma da ga ina haka? Tun ɗazu na dawo Zaliha take cewa kun fita tare da Amrah shi ne sai yanzu? Ana magariba za ki shigo..” Zubewa ta yi jikinta tare da sauke ajiyan zuciya jin ita ma yau ta dawo kuma Zaliha ba ta sanar mata da komai ba. “Mamarmu na yi kewarki sosai..” “Ɗaga ni karki karya min cinya gonson-gonson da ke za ki wani zube min a jiki” Cikin sanyin murya ta ce “Ayya Mamarmu duk kewar nan naki da na yi shi ne kike korata? Allah sarki” “Aunty ni dan Allah ba ni wayarki na yi hoto” Jakar ta miƙa mata tare da shigewa ɗaki. “Mamarmu kinga wayar da nake ba ki labari, wallahi ya haɗu 'ya'yan masu kuɗi kawai ke riƙe iPhone 14 pro max” Ɗan dakatawa ya yi yana maimaita sunan wayar a zuciyarshi kafin ta ce “Taɓ! Lallai mijin Nuratu ne ya sai mata wannan wayar?” Ya yi wa kansa tambayar, shigowa cikin gidan yai yana washe baki tare da zama kusa da Maman Nafisa “Hajjaju na me zan samu ne dan na san sirikin nan naki ya dunƙula ya aiko miki a samo min wani abu ciki ni ma na je na shana..” “Allah ya shirya ka, kwana nawa ba na nan daga dawowata babu sannu da zuwa ba komai kawai ka titsiyeni da wata magana mara amfani, to bai ba ni ba, ko da ma ya bayar ba zan ba ka ba, shashasha kuɗi shi zai hallaka ka in ba ka yi hankali ba” Tsaki yai ganin ta barshi zaune shi ɗaya Zaliha na gama hoto ta zo ta yi wucewarta ɗakinsu “Aunty Nuriyya ga wayar na ajiye miki zan shiga kichin na yi mana girki, Nuriyya da ke toilte ta yi gyaran murya. Yana ganin wucewar Zalihar ya shige ɗakin tare da ɗauke wayar ya saka a aljihunsa ya fito. Tana idar da sallah ta ci abinci kaɗan ta kwanta dan har yanzu jikinta bai sake ta ba, washegari duk inda ta san za ta ga wayarta sai da ta duba amma ko walƙiyarshi ba ta gani ba. “Mamanmu ba ki ga wayata ba? Ina Zaliha ta ajiye ne tun ɗa zun nake ni ma ina so in yi magana da Amrah” Maman Nafisa ta ce “Kai amma Allah ya shirye Zaliha yanzu haka ta ɗauka ta tafi da shi makaranta da shi, ɗauko wayata mana sai ki kirata” To kawai ta ce mata tare da ɗaukar wayar ta nufi ɗaki, kunya ne ya sa ta ce mata Amrah za ta kira amma a zahirin gaskiya tana so ta duba ne ko ya kirata tun da jiya ta kwanta da wuri zama ta yi riƙe da wayar a hannuta tana buga Game har wajejen shaɗaya na safe ƙoƙarin miƙewa ta yi domin ta jima a zaunen cije baki ta yi tana faɗin “Ashhh!” Maman su da ke zaune tana tattara kayan turarenta ta juyo tare da kallon yanayin da take yi. “Ke lafiya kike tafiya ƙafa buɗe? Sai ka ce wacce aka yi wa kaciya?” Da sauri ta ce “Bakomai” Bin bayanta Maman Nafisa ta yi domin ta kasa yarda da ita tun jiya da ta dawo gidan. Nuriyya kuwa ba yi ta shiga ta haɗa ruwan zafi ta ɗan zauna. “Me kika yi da ruwan zafi..” A razane ta juyo tana kallon Maman su “B..a..Bakomai fa..” Ta ce bakinta na rawa “Muje to” Daurewa ta yi tana ƙoƙarin takawa cikin nutsuwa daga baya Maman Nafisa ta ƙare mata kallo nan ta fahimci yanayin da take ciki mamaki ne ya cika zuciyarta lallai ma wato tun ba ta tare ba ya fara tarawa da ita kenan a waje? Ƙwafa ta yi domin ba za ta ɗauki wannan iskancin cikin gidan ta ba, gwara ta tattara su je can su ƙarasa. Ba ta zauna haka ba, nan ta dafa wasu saiwowi ta sa ta dole ta zauna a ciki ga turaren tsunguno da ta zuba kan garwashi ta rufeta ta fi minti 15, tana kan turaren “Mamanmu! Dan Allah na gaji” Ƙyaleta ta yi sai da lokacin da ta ɗiɓa ya isa kafin ta buɗe ta gabaɗaya wunin ranar Maman su ba ta ƙyaleta ba, har da wani ferfesun me ruwa-ruwa ta yi mata ta sa ta lallai sai ta cinye da ƙyar take cusawa domin wallahi ba wani ɗanɗano da shi ba, tana cikin haka Fiddoh ta shigo nan ta zauna tana dariya domin dai ta gane aikin da Maman su take yi. “Eyye! Maman Nafisa amariya ake ta gyarawa haka?” Ba ta kula shaƙiyancin Firdausi ba ta ci gaba da aikinta domin in ta biyewa Fiddoh surutu za ta saka ta. “Dalla malama in za ki buɗe ba ki ki ci ki buɗe ana miki gata ke me kishiya kina nan kina kwaɓawa mutane fuska” Ajiyan zuciya Maman Nafisa ta sauke domin da ma maganar da take son yi mata kenan amma kunya ya hanata. “Allah na ƙoshi..” Zama Fiddoh ta yi tare da faɗin “Ai fa sai kin cinye har romon za ki shanye” Haka ta tilasta mata sai da ta ci ta sha romon, Kallon Zaliha da dawowarta kenan daga makaranta ta yi tare da faɗin “Ba ni wayata tun safe nake jiran ki” “Wayarki ai tun jiya kina banɗaki na aje miki” Nuriyya ta ce “To ban gani ba!” Maman su ta ce “Kenan ba ki kuma ɗauka ba tun jiya da kika ajiye mata?” Zaliha ta ce “Wallahi Mamanmu tun jiyan nan da na yi hoto ban sake ɗauka ba...” Da sauri Maman Nafisa ta ce “Lokacin Baban ku na nan” Gyaɗa mata kai ta yi nan Fiddoh ta miƙe tana faɗin “Aikuwa shi ya ɗauke, wayar wani iri ne?” Cike da takaici halin Baban na su ta runtsa ido wayar da ko sati uku bai yi ba, “iPhone 14 pro max...” Wani uwar ashar Firdausi ta yi tare da juyawa za ta fita “Ke dawo nan!” Maman su ta ce tana kallon yadda ta zaburo za ta yi waje “Mamanmu kin san wayar nawa ya ɗauke kuwa?” Nuriyya ta ce “Koma dai mene ne ki ƙyaleshi bai dace ki je ciki jama'a ki tozarta shi ba...” “Amma ba ki da hankali kina nufin na ƙyale shi kenan..” “Shi uban naki kike shirin tozartawa?” Tsaki Fiddoh ta yi tare da cizon yatsa tana addu'ar Allah ya jeho shi. Ai kuwa sai ga shi ya shigo yana baza gare sai ƙamshi yake zubawa, tun kafin ya ƙaraso ta tare shi tare da miƙa mishi hannu “Ba ni wayar 'yar'uwata da ka ɗauka” Wani irin murmushi yai sannan ya ce “Na sayar...” “Kan babban buran'uba ka sayar? Amma Allah ya wadaran halinka mijinta ya sai mata waya ka ɗauke wane irin mugun uba ne kai kam? Kana tunanin in ya ji kaine zai ƙara kallon ka da mutunci? Ba ka saya ka ba ta ba, mijinta ya saya shi ne ka ɗauka...” “Eh na ɗauka! Kuma na sayar! Tun da kayan ɗiyata ce” Yana gama faɗin haka ya juya zai fita , shan gaban shi ta yi tana faɗin “Na rantse da Allah ko ka fito da wayar nan ko na maka rashin mutunci..” “Rashin mutunci na saba gani iri-iri ma kuwa, ke ki gama zagi na da komai waya dai na sayar” Za ta ƙara magana Nuriyya ta ce “Dan Allah Fiddoh ƙyale shi. “Allah ya shirya ka” Abin da Maman Nafisa ta ce kenan tana jin baƙinciki da takaicin abin da ya yi wa Nuriyyan ita kuwa ba ta ce komai ba, ta san dai ba rabon ta ba ne wayar shi ya sa haka ta kasance ta wayar Maman Nafisa ta kira Amrah tana sanar mata wayarta ya ɓata ne. Kwana biyu yana try wayarta a kashe abin ya ba shi mamaki ga shi aiki ya mishi yawa yana ta zirga-zirga ga maganar tarewan ta da Umma ta saka shi a gaba dan Maman Nafisa ta tura a shaida mata an yi biki kawai zaman haka ya isa dan idan Nuriyya ta ci gaba da zama haka zai dinga zuwa yana yadda yake so da ita, ita kuma ba za ta so a yi ta gantali da ɗiyarta a titi bayan ba ta tare ba. Dole ya ture wasu ayyukan ya tattaro ya dawo Abuja, yana kunna wayarshi ya sake kiran layin ta a kashe Amrah ya kira sai dai tana makaranta ba ta samu ɗagawa ba, dricet gidansu Nuriyyan ya nufo lokacin ƙarfe takwas da rabi na dare har ta yi shirin kwanciya domin Maman su kam ta shiga ɗakinta. Salaha ta yi sallama tana faɗa mata zuwan na shi Fiddoh da ke gaban mirror tana shirin zuwa wurin Birthday party ta juyo tana kallon Nuriyya “Sai ki ta shi ki je” Miƙewa ta yi tana ƙoƙarin sauya kaya domin duguwar riga mara nauyi ne a jikinta wani shegen kallo Fiddoh ta yi mata tana faɗin “Kin fiya ƙauyanci wannan dressing ɗin ya yi ba sai kin sake wani ba” turarukan da Maman su ta haɗa mata ta shafa kaɗan tare da saka ƙatuwan himar Zaliha ta taɓa tana faɗin “Ina zuwa karki rufe ƙofa” Tun daga nesa yake kallon kyakyawa siririn fuskanta ta hasken farin wata buɗe mata motar ya yi ta shigo tana zama ya kamo hannunta tare da ɗaurawa saman ƙirjinshi ajiyan zuciya ya sauke tare da lumshe ido yana jin wani fitinannen ƙamshi na mishi sallama, shuru ta yi tana jin yadda zuciyarshi ke harbawa. “Kina azabtar da ruhina da yawa, Amnoor mai ya sa mu wayarki? Ina ta kira a kashe kin ji yadda hankali na ya tashi kuwa? Haka na tsallake tarin ayyuka na zo” Yana maganar ne tare da shinshinar sauran ƙamshin turaren da ke hannunta. Murya can ciki ta ce “Ta ce ka yi haƙuri wayar ne ya ɓata tun ranar nan, kuma ma na duba wayar Mamanmu ban ga Number ka ba” Yana riƙe da hannunta ya ta da motar da sauri ta kalleshi tana faɗin “Ina za muje?” Kallonta ya yi da tsumammun idanunsa ba tare da ya ce komai ba, “Dan Allah Daddy Mama ba ta san na fito ba...” Wani irin murza tafin hannunta da ya yi ne ya sa ta yin shuru wurin da ake sayar da wayoyi ya nufa ya saya mata sabuwar waya kana ya juyo da motar zuwa sabon gidan da yake gyara wa “Dan Allah mana Daddy ɗare fa...” Zuba mata sexy eyes ɗin sa yai tare da fita a motar ya buɗe mata ita ma ta fito hannunta ya kama zuwa cikin gidan wadda ya gaji da haɗuwa domin an narka dukiya sosai bedroom ɗin sa ya nufa da ita a gefen bed ɗin ya zaunar da ita sannan ya nufi toilte yai wanka ɗaure da towel a ƙugunsa ya fito, kazar da ya saya ya lallaɓa ta suka ci wadda kaɗan ta ci sai yogurt ɗin da ta sha kana ta miƙe tana faɗin “To ka shirya mu tafi...” Hijjabin jikinta ya cire nan take wani daddaɗan ƙamshi yai mishi sallama bin rigar jikinta yai da wani shu'umin kallo yana kallon yadda Breast ɗinta ke up and down saboda zuciyarta da ke harbawa shuru kawai ta yi tana jin yadda ya shigar da kanshi wuyanta yana shinshinarta kamar wani maye zuge zip ɗin rigar ya yi ta baya tare da zame rigar saboda tsananin kunyarsa ba ta san lokacin da ta shige jikinsa ba, haɗuwar jikinsu ya sake haifar mishi da wani fitina rage hasken wutar ɗakin ya yi tare da janta zuwa bed dan tuni towel yai hanyarsa wani irin lasarta yake yana squeezing breast ɗin ta sauran abin da ya rage a jikinta ya watsar hatta hular kanta sai da ya cire nan sumanta ya bazu yana ganin haka ya shigar da hannunshi ɗaya yana cusawa cikin gashin kanta me shegen tsantsi da laushi, bakinshi na kan ƙirjinta yana cigaba da yamutsa kwanyarta sosai ya ruɗa jikinta da salon sa kafin ya fara neman hanyar jannati 'yar ƙara ta yi tare da ƙanƙame shi jikinta na ɗan rawa, bakinshi ya kai nata ya fara lashewa a hankali kafin ya kamo harshenta yana sucking runtsa idonta ta yi tana jin yadda yake ta ƙoƙari wucewa amma ya kasa wurin ya koma gam. “Wayyo Allah! Daddy zafi yake mun” Ta faɗa hawaye na gangaro mata shafa fuskanta yai tare da yi mata raɗa a kunnenta yana faɗin “Yi haƙuri ki daure kaɗan kawai zan yi” Rufe ido ta yi jin yana tafiyar da ita slowly “Sannu Amnoor! Allah ya yi miki albarka ke da iyayen ki, Allah ya barmu tare har a aljanna...” “Daddy na gaji sosai!” Hannunshi ya kai tare da shafo tsakiyar ƙirjinta nan tsigar jikinta ya miƙe. Sosai ya dinga juyata yana sambatu tare da sanya mata albarka ya yi dongon zangon da ya sa ta fashewa da kuka domin ta gurzu sosai amma ba shi da niyar ƙyaleta. Shi kuwa yana nan yana kwasan ni'imar da Ubangiji ya yi mata, wasu abubuwan ma bai san yana faɗarsu ba, ƙanƙameta yai da ƙarfi kamar zai ɓallata yana salati tare da sauke ajiyan zuciya. Kallon yadda suka haɗa gumi ta yi gashi ana zafi sosai nepa sun ɗauke wuta. A kasalance ta miƙe ta yi hanyar bayi babu ruwan zafi ba ta iya wankan ba, haka ya lallaɓa ya yi nashi wanka sai tsakiyar dare suka dawo da wuta lokacin tana cikin jikinshi zareta yai daga jikinsa tare da nufar hanyar kichin ɗin ya saka mata ruwan zafi sannan ya dawo ya tashe ta da ƙyar ta iya yin wankan saboda jikinta da ke mata ciwo tana fitowa ya kalli yadda gashin kanta ke ɗigar da ruwa ga towel ɗin da ke jikinta ƙarami ne nan take ya ji sabon fitina matsowa ya yi jikinta tare da kai hannunshi saman wuyanta yana shafawa zuwa bayanta wani abu ta ji ya tsikareta da sauri ta sake riƙe towel ɗin a hankali ya shigar da kanshi wuyanta yana sauke mata zazzafan kiss wadda ya sa ta ɗauke wuta na wucin gadi sake towel ɗin ta yi ba tare da ta sani ba, a haka ya ci gaba da kashe ta da salonshi yana shafa ta a hankali tare da matso da ita jikinshi sosai yana jin yadda Breast ɗinta ke rawa a jikinshi ita kuwa idanunta a rufe numfashi kawai take saukewa sama ya yi da ita tare da direta kan bed nan fa hankali ta ya tashi “Wayyyo Allah Daddy! Bai warke ba, ni dai a'a wallahi akwai ciwo sosai” Ta ƙara sa maganar tana yarfe hannu marere ce mata yai shi ma kaman zai saka kuka, domin a matse yake sosai “Amnoor baby! Kaɗan kawai kin ji 'yar matata? Ba zan yi da yawa ba” A hankali hawaye ya ci gaba da zubo mata jikin na rawa ya fara neman hanyar wuce kuka ta fashe da shi saboda azaban zafi, yana nutsewa ya saukewa ajiyan zuciya sosai ya shiga binta kamar zai cinye ta “Ki yi haƙuri kin ji?” Gyaɗa mishi kai ta yi haka ya dawo da ita saman shi a nutse ya ci gaba da kashe ta da salonshi ajiyan zuciya ta shiga saukewa hannuwanta na wuyanshi shi kuwa ya riƙe ƙugunta shuru ta yi tana ji wani yanayi lura da kaman tana jin daɗi ne ya sa shi ƙara kaimi wurin shafo ta da taɓo mata inda za ta ji daɗi. Sun jima sosai domin ita ma ta ba shi haɗin kai sun gurji junansu. Tare suka ƙara yin wanka tana idar da sallah ta ce gida haka ya ɗauko ta da sassafe zuwa gida ba ta wani tsaya ba ta lallaɓa ta shigo gida tana jin motsin Maman Nafisa a kichi , ɗakin su ta shiga ta ga Zaliha na goge kayan makaranta “Mama ta shigo ne?” Zaliha ta ce “A'a amma ta kira sunan ki...” Da sauri ta ce “Kika ce mata me?” “Na ce mata kina barci” Ajiyan zuciya ta sauke sannan ta faɗa saman gado tare da ajiye wayarta a ƙasan filo. *** Kwana biyu kenan da dawowarta Abuja sai a ranar na ukun ta yi mishi magana ganin ana ta gyaran gidan “Nan za a kawo amariyar kenan?” Kallonta yai tare da girgiza kai, “Ɗayan gidan za ta tare..” Wani mugun kallo ta auna mishi tana faɗin “Wancan gidan da ka gina sabo? Gidan da ka kashe mishi dukiya fiyye da na nan ni da nake 'yar'uwarka ban zauna ba sai ita bare ce za a saka? To wallahi ba zai yuwu ba!” Tun da ga nan masifar yau daban na gobe daban ƙarshe da ke ba mutum ba ne mai son hayaniya kawai sai ya shiga gyaran ɗayan shashin da ke kusa da ɗakin Laraban, ganin haka ya sa ta kwantar da kai. Tana tunanin ƙulli da za ta yi musu a ɗakin sa ta saka mishi wani laya cikin filo ba tare da ya sani ba, hidimar biki ya tashi kama-kama sai kuma tafiya ya kama shi nan ya tafi yai kwana uku, bayan tafiyar shi aka kai lefe na gani na faɗa, an narka dukiya sosai kowa sai maganar kayan auren Nuriyya yake Baban su kuwa duk gwala-gwalan da aka zuba mata da shadduna ya kwashe su duka, takaici da baƙinciki ya sa ranar Maman Nafisa zage shi tas domin faɗa ta yi sosai irin wadda bata taɓa yi ba, shi dai ko a jikinsa domin ya saba da zagi, kwana uku da tafiyarshi ya dawo nan fa maganar tarewan ta ya bi ruwa, duk lokacin da ya ji buƙatar son kasancewa tare da ita haka zai lallaɓota ko taƙi haka zai cika ta da romon baka in ya zo ya ɗaga mata hankali da shafe-shafe haka zata bi shi, wani lokaci su kwana, wani lokaci kuma duk dare haka za ta saka shi ya dawo da ita an ɗau wata uku babu maganar tarewa sai dai ya ɗauke ta yau suna wannan hotel ɗin gobe suna wancan. Duk wannan iskancin da suke Maman su ba ta sani ba, a tunaninta ma ba ya gari ne ganin bai cika zuwa sosai ba, *** “Wallahi maganar tariyarta shuru kamar malam ya ci shurwa, gaskiya wannan mutumin ya iya aiki a da ina ta wasi-wasi ashe abin akwai inganci duk malaman da ke yi min aiki kwanaki ashe kuɗi na kawai suke ci” Hajiya Larai kenan yayin da take labartawa ƙawarta Fumi. Daga ɓangaren Fumi ta ce “Amma ƙawata ba ki tunanin yana holewa da matarshi a waje? Kar fa ya zamto muna tufka shi kuma yana can yana warwara? Ki saka mishi ido sosai In so samu ne ma ki bari ta tare in ya so sai a yi mata mai gabaɗaya dan boka ya ce wani aikin ma sai tana cikin gidan zai yi tasiri” Shuru ta yi tana sauraron ta domin ita dai zuwar wata gidan ne ba ta so wannan share miji da za a dinga yi ɗin nan wallahi takaici abin yake ba ta. “Kuma fa da gaskiyar ki ƙawata bari zan duba in ya so ta zo a yi mata mai gabaɗayan” Haka suka ajiye wayar bayan sun gama ƙulla makircin su. **** Wani irin kallo yake bin ƙugunta da shi ganin yadda ta sake cika hatta Breast ɗinta sun ciko fiyye da da, ka sa haƙuri yai sai da ya ta so tare da rumgumota jikinshi yana shafo mazaunanta a duniya yana son mace me Bom-bom da Breast duk da ita ba wasu nonuwan take da su sosai ba, amma hakan ya mishi tunda yana cika hannun shi. “Amnoor lallai na iya kiwo na iya kula da matata kalli yadda kunkurun ki ya cika dam mazaunan sun ƙara bajewa jikin ki ya murze ya yi luwai-luwai kamar jariri sabon haihuwa ko dai na yi ajiye ne?” Ya faɗa yana kwance towel ɗin tare da zu ba ma surara jikinta ido yana haɗiyar miyau, bai mai me ya sa ba, duk in yana tare da ita rikicewa yake ya kasa control ɗin kanshi har sai ya jita cikin jikinsa. Ɗan murmushi kawai ta yi domin shekaran jiya ma ta gama al'adarta yau ɗin ma tare suke a Amrah ya lallaɓo ta sai da ta biyo shi. Riƙe fuskarshi ta yi domin ya gama koya mata wannan karatun na shi me mugun daɗi duk ya gama lalata ta, in ba su tare da juna suna nan maƙale da wayar yana zuba mata kalamai ita kuwa tana narke mishi wani lokaci idan ya yi tafiya in yana cikin yanayi video call suke yi ya yi ta kallon Breast ɗin ta yana lumshe ido shi ya sa idan ta shiga hannun shi ba ya mata da wasa duk da zuwa yanzu ta fara sabawa da yanayinsa domin ta lura yana daga cikin mabuƙatan nan wadda Sex ba ya isar su, lumshe ido ta yi tare da ɗaura bakinta saman na shi tana lasar lips ɗin sa. Nocking ƙofar aka yi nan ya sake ta tare da zuwa ya karɓo abinci da ya yi musu order a refection ɗin Hotel ɗin, yana dawowa ya hawo gadon domin yanzu ba ya ta abinci ya fi so ya jishi cikin tafkin rafin daɗinta ƙirjinshi take shafawa tana sauke ajiyan zuciya shigar da kanshi yai wuyanta nan ya fara sauke mata zazzafan numfashinsa yana lasar ta wuya tsakiyar ƙirjinta. Lumshe ta yi tana jin wani abu na tsikararta kamar allura haka ya yi ta ruɗa jikinta yana shan ƙirjinta tare da shafo mazaunanta duk haƙurin ta ya ƙare kuka ta saka mishi tare da ni man bakinshi nan ya gyara mata zama a jikinsa tare da wurga ƙwallonsa cikin raga. Sosai suka gurji junansu dan kwana biyu ba a haɗu ba, bayan komai ya lafa ta kalleshi tare da faɗin “Amnoor gaskiya na gaji da wannan yawon da muke, ina tsoron ranar da Mamarmu za ta fahimci halin da muke ciki, ba girman ka ba ne mu dinga yawon Hotel yau ko gidan ka babu ɗaki ya kamata ka ni mi hayar ɗaki ni ko ciki ɗaya ne zan zauna haka, amma wannan yanayin ya ishe ni haka, mutane sun fara min wani irin kallo kamar ba matar aure ba, duk lokacin da muka zo hotel ba ka san baƙincikin da nake ji ba, bai dace ba duk da ba alfasha muke aikatawa ba, amma ba kowa ba ne zai fahimci hakan ba” Tana gama maganar ta kalle shi domin tana son ta ga in maganar tata ya yi tasiri “To na ji zan duba..” “Uhmm!" Kawai ta ce mishi tare da miƙewa tana tattara gashin kanta domin kwata-kwata yanzu ya hanata kitso sai in ba ya gari ne take yi. Tana cikin wanka ya shigo ɗauke kanta ta yi daga kallon shi ganin haka ya sa shi fahimtar kamar ta yi fushi ne ganin bai ɗauki maganar nata da wani muhimmanci ba, matsowa yai jikinta yana faɗin “Ki yi haƙuri mana, ai na ce zan yi abin da kike so please saki ranki haba babyna amnunu na..” Murmusawa kawai ta yi domin zancen nasa dole a yi murmushi. Kusan magrib ya dawo da ita gida tana shigowa ta iske Maman Nafisa ba ta nan ajiyan zuciya ta yi tana yi wa Allah godiya saboda gajiya tana idar da sallar isha'i ta kwanta. Daga wannan ranar ta kame kanta domin ta lura haɗin kan da take ba shi ne ya sa ba ya batun wani tarewa ba irin lallaɓar da bai yi mata ba amma taƙi amince masa ku san sati tana gwara mishi kai, domin Maman Nafisa ma ɗauke mata wuta ta yi dan ta gaji da ganinta a gidan. *** Gyara zama Emanuel ya yi tare da kallon Fiddoh da ke shan shisha tana fesar da hayaƙi tare da lumshe ido, gabaɗaya ya kasa gane kanta dan kwana biyu taƙi kulashi ga shi ba ya jin daɗin mu'amula da wata mace bayan ita karɓan shishan ya yi daga hannunta yana kallon wasu shegun kayan da ta saka wanda suka gama bayyanar da jikinta, kwana biyu da kama musu ɗaki a hotel amma ba ta tsinana mishi uwar komai ba. “Fiddoh! Me ke faruwa ne? Ba ki jin tausayi na? Ki duba fa a matse nake look at this..” Ya ƙarasa maganar tare da kai hannunta kan sandar dake tsaye ƙyam. “Ni fa duk wani sha'awa ya fi ce min a rai, shi kaɗai kawai nake muradi, ALHAJI NA nake son gani shi ne wadda zan iya yi wa komai saboda ina mugun son shi!” Rumgumeta ya yi sosai a jikinshi yana shafa ta. “Very soon za ki ganshi” Za ta yi wani magana ya haɗe bakinsu wani irin mugun kiss yake mata tare da watsar da kayan jikinsu, sosai ya gigita mata lissafi kafin ya fara having sex da ita yana ihu jin ta ƙara Sweet “Ahhhhh....! Fiddooooo....Uuhhhhh... Thank you Beb!” Yana moving da ita a Bed yayin da yake sucking breas ɗinta sai da ya samu cikakken awa guda a kanta kafin ya janye wani barci ne ya kwashe shi tana ganin haka ta zare jikinta tare da yin wanka ta fito tana jiran su Na’ila dan tare suke kowa na inda guy ɗin shi yake, kamar gizo kamar gaske ta ga me kama da Baban Suhaima murza idanunta ta yi tana faɗin “Allah ya sa yau ban shawu da yawa ba” Da gudu ta ƙara so tare da riƙe hannun shi, fitowarshi kenan daga mitin domin baƙi suka yi ya kama musu hotel, wayarshi na manne a kunnensa yana kiran Amnoor amma taƙi ɗaukar kiran don fushi take yi da shi da wani irin mugun sauri ya juyo yana kallon hannunshi da aka riƙe “Wacece ke?” Ya yi maganar fuska a ɗaure ganin yadda take tamkar tsirara ɗauke kanshi ya yi daga kallonta tana koran sheɗan cikin zuciyarshi “Haba Alhaji na ni ce fa masoyiyarka...” Wani irin ƙazamin kallo yai mata tare da faɗin. “Ina da kamilar mace! Wacce take mutuwar sona ni ma nake mutuwar ƙaunarta, babu abin da zan yi da ballagaza ƙazama irin ki” Cike da takaicin kalamansa ta ce “Yau ko da mata huɗu gareka sai ka saki ɗaya ka aure ni, domin kaine tauraro na, da kai nake da burin rayuwa kuma dole ka aure ni wallahi muddin ka ƙi, na dinga bibiyarka kenan kuma sai na hana ka saƙat ni Mahaukaciya ce a kan abin da nake so! Za ka aure ni!” Ture ta ya yi tare da jan dogon tsaki ya shige motarshi direct gidan su Nuriyya ya nufa lokacin magariba ta gabato kiran wayarta ya yi cikin sa'a ta ɗaga murya can ciki ya ce “Ki zo ki amshi saƙo zan wuce...” Bai jira ya ji me za ta ce mishi ba ya kashe wayar fitowa ta yi tana duba ko Maman Nafisa na waje sai ta ga ba ta nan ajiyar zuciya ta sauke tare da dafe ƙirjinta tana jin zuciyarta na bugawa cikin sanɗa ta fara ƙoƙarin fita daga cikin kichin Maman su take kallon yadda take tafiya kamar munafuka tsaki ta yi domin yau za ta kawo ƙarshen iskancin nan nasu dan sarai ta lura da fitar da take da lokacin da take dawowa. Tana shiga motar ya kulle tare da barin anguwar “Daddy ban san me kake nufi da ni ba, na faɗa maka na gaji da wannan gantalin da muke akan titi dan Allah na gaji!” “Wai ke ba ki tausayi na ne kam? Na ce miki zan yi duk abin da kike so Please ki bari na samu nutsuwa wallahi a matse nake kin san ba dai iya haƙuri na yi kwana tara fa ban ganki ba, ban ji ɗumin jikin ki ba, Dan Allah Amnoor ki bar wanna maganar har na nutsu” Yai maganar tare da jawota jikinshi yana matse ta dan yanayin Fiddoh ya ɗaga mishi hankali. Sai da ya samu nutsuwa sosai ita ma munafuka harda kuka tana faɗin ta yi kewarshi goma da rabi ya dawo da ita Maman Nafisa na jin dirin mota ta fito daga baƙin ƙofar tana kallon su. Fitowa ya yi tare da buɗe mata mota duk ba su lura da ita ba, ɗan rumgumota ya yi yana mata kiss tare da faɗin “Allah zan yi ƙoƙari a satin nan za ki tare...” Gyaɗa mishi kai tari sannan ta fito klalon Maman Nafisa ta yi tare da haɗiye wani mugun miyau. “Koma ki bi shi ku tafi!” “Maman mu..” “Rufe min baki munafuka ke har kin yi wayon da za ki dinga satar hanya kina bin miji? Karki kuskura ki shigo gidan nan...” Shuru ta yi ba tare da ta ƙarasa maganar ba tana kallon Alhaji Aminu da ya juyo zai yi mata magana “Alhaji Aminu kai ne mijinta?” Kallon shi Nuriyya ta yi tare da kallon Maman su tana mamakin daman ba ta san mijinta ba? Amma ta yaya ta kira sunan shi kai tsaye ? da alamun dai ta jima da sanin sa... Paidbook ₦500 09079740079 _Washh Allah na gaji wallahi_🙁 #Amnoo! #Romance #Sexstory #Sadstory #Sisterslove [5/9, 11:45 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ Wattpad: ayshajb Arewabooks:ayshajb ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J. W. A★ Free page 31_32 Ku je YouTube ku yi Subscriber Channel ɗi na FARIN JINI HAUSA TV. Domin samun ƙayatattun littafanmu. H-P Place Group. “Dan Allah Mamanmu ki yi haƙuri..” A fusace ta ce “Ungo nan, shashasha mara lissafi ai ni kin gama ba ni mamaki tun da har kin san dabarar da za ki yi ki bi miji kuna yawon gantalewa a titi, na faɗa miki muddin kika yarda na ga ƙafarki cikin gidan nan zan saɓa miki. Ki bishi ku ƙarata can” “Daddy ka gani ko? Ka ga irin abin da nake tsoro yanzu ta fusata wallahi ba za ta taɓa yarda ba tun da ta ce haka, ba ta canza magana...” Na yi furucin hawaye na zubo min shi kuwa ya ma rasa me zai ce mata, wani iri yake jin abin ya san idan Laraba ta san matar da yake aure 'yar mai aikinta ce akwai matsala. Fitowar Zaliha da jakar kayana shi ya sake tabbatar da Mamanmu ba za ta sauko daga dokin fushi ba, ina kallon shi ya ɗauki kayan ya saka a mota “Aunty Amnoor ku ta fi kawai, tun da ta ce haka kema kin san halinta bare yanzu ban san abin da yake saurin fusata Maman Nafisa ba, abu kaɗan za ka yi mata ta hau faɗa, ki yi haƙuri kawai” Juyawa ta yi ta koma cikin gidan tana ji ya kama hannunta tare da buɗe motar ya saka ta. “Sai ka ce mara gata? Wallahi Daddy duk kai ka ja min wannan abun, babu 'yan rakiya daga ni sai kai za mu ta fi...” Hannunta ɗaya ya kama yana jin yadda sautin kukanta ke taɓa zuciyarshi. “I'm sorry Amnoor, duk laifi na ne amma please ki daina kukan nan yana taɓa zuciyata” Kwantar da kanta ta yi a kafaɗarshi tana sheshsheƙan kuka yana daidaita parking motar ya buɗe mata tare da kamo hannunta dricet yai hanyar ɗakin shi da ita, zaunar da ita ya yi kan bed tare da riƙe hannunta cikin na shi “Ki yi haƙuri..” Gyaɗa mishi kai na yi ina danne kukan da ke shirin ƙwace min. Fita ya yi daga ɗakin can sai ga shi ya dawo da kular abinci freezer ɗakin ya buɗe tare da kwaso tarkacen driks, duk wannan abubuwan da ya jere su gabana ban kalli ko ɗaya da niyyar ci ko sha ba, illa wani haushin sa da ya cika zuciyata. Kayan jikinshi ya cire tare da ɗaura towel a ƙugunsa, juyowa ya yi yana Kallonta kana ya ce. “Tun da ba za ki ci abincin ba zo mu yi wanka” Kallon shi na yi tare da ɗauke kai dan na lura bai ma damu da damuwata ba, sai ma wani kallon da yake binta da shi. “Please...” Ya faɗa tare da kamo hannunta yana cire himar ɗin da ke jikinta, tare suka nufi toilte ɗin tana kallon ikon Allah ganin yadda aka tsara komai tare da narkar da dukiya. Saukan numfashinsa ta ji a wuyanta yayin da hannayen shi ya kasa zama wurin ɗaya, ta lura Daddy yana daga cikin fitinannun mazan nan ne wadda ko da za su kwana yin abu ɗaya ba zai gajiya ba, kunna musu shower ya yi tare da jan zip ɗin rigarta nan take yai ƙasa tsakiyar bayanta ya ci gaba da shafowa tare da ɓalle pin ɗin brezian ta. Shafo gashinta yai tare da haɗe fuskokinsu yana goga hancinsa saman nata. Ajiyar zuciya ta sauke tare da buɗe tsumammun idanunta tana kallon yadda yake lumshe na shi tare da sauke ajiyan zuciya. Tallafoshi ta yi tare da manna bakinta saman na shi, nan suka shagala da abu ɗaya sun jima sosai a toilte ɗin domin sai da ya juya ta ya ji ya samu nutsuwar da yake buƙata sannan suka yi wanka, ai tana fitowa ta sauka kan abincin da ya ajiye wanda har ya huce, sosai ta ci abincin domin cikinta tamkar wacce aka yashe. Kallonta yai tare da sakin murmushi sannan ya fita ɗakin Laraba ya nufo “Yaushe ka dawo? Na ga har ka yi wanka ka sauya kaya” Yana riƙe da hannunta suka zauna gefen gado. “Ban jima da dawowa ba, sai dai na ɗauko Amnoor..” “Wacece kuma Amnoor?” Ta faɗa tare da zare hannunta ta mike tsaye “Matata mana..” "Ka ɗauko ta? Tun ba a yi bikin tariyar..” Dakatar da ita ya yi. “Na faɗa miki na ɗaukota ne don kar sai gari ya waye ki ganta...” Da ƙyar ta iya danne abin da ke ta so mata kana ta ce “Na fahimta” Daga haka ba ta sake cewa uffan ba har ya gama zaman shi ya fita a ɗakin. Wani dogon tsaki ta ja tare da ɗaukar wayarta ta kira ƙawarta. “Alhj Aminu dai ya ɗauko wannan shegiyar matar ta shi, ya zo yana faɗa min ya taho da ita, sai ka ce ba ta da dangin da za su kawo ta” Dariya ƙawarta ta yi sannan ta ce “Ba rashin dangi ba ne ki fahimta, a yau babu uwar da za ta ɗauki wannan iskancin a yi aure sama da wata takwas 'ya na zaune a cikin gida, ba na raba ɗayan-biyu ko dai yana lallaɓata suna shoshalewa ko kuma dai uwar ta fahimci wani abun shi ya sa suka ba shi ita ba tare da su sun kawota ba” Laraba ta ce “An ya kuwa Aminu zai iya tarawa da ita a waje? Kai! Ba na jin zai yi haka..” “Ban katse ki ba, amma ba a shaidar namiji musamman ma mijinki ke fa kike faɗa min yadda yake bin ki ba ya miki da wasa, a rana zai iya juye miki so biyar kar ki ji mamaki dan ya ɗauke ta sun fita holewa. Wancan karon ai tare suka yi tafiya ya dinga raina miki hankali ke ga ki shashasha kina zaune sake da baki mijinki na can yana shan madarar budurci...” Runtsa idonta ta yi tare da faɗin “Ya isa haka! Yanzu yaushe za ki koma wurin malam?” Wani mugun dariya Fumi ta yi sannan ta ce “Haba ƙawata barshi ya sha romon budurci kafin a datse masa jijiyar jin daɗi...” “Ba fa zai yuwu ba! Tun yanzu nake so a shafe jijiyar a mayar da shi lagwali ya kasa taɓuka mata komai ba na so ya mu'amulance ta bare har ya sake ajiye wani ƙwan a duniya. Wallahi tun da ta aure min miji sai ta ɗanɗana kuɗarta wani jin daɗi, ko farincikin aure ba za ta taɓa jin shi ba, sai na datse duk wani farinciki..” Ajiyan zuciya Fumi ta sauke sannan ta ce “Shi kenan za a miki yadda kike so sai kin turo da abin sadakar” “Wannan ba matsala ba ce zan tura miki yanzu” Haka suka ajiye wayar. Lokacin da ya koma ɗakin ya samu ta kwanta shima kwnaciyar ya yi tare da shigar da ita cikin jikinshi “Amnoor..” Ya kira ta murya can ciki, lamo ta yi a cikin jikinsa tana sauke ajiyan zuciya. Kanta ta manna saitin zuciyarshi tana sauraron bugun da zuciyarshi ke yi. “Amnoor zuciyarka na bugawa da sauri me ya sa?” Ta yi tambayar tare da shafo tsakiyar ƙirjinshi. “Duk sa’ilin da zuciyata take irin wannan bugun adadin soyayyarki da ƙaunarki sake ninkuwa take cikin zuciyata. Noor! Ina matuƙar son ki..” Wani ƙayataccen murmushi ta sakar mishi tare da kissing ƙirjinsa. “Hubby Amnoor, adadin soyayyar da nake maka baki ba zai iya faɗarsu ba, yadda ka ke ji na a ranka, yana da bambanci da yadda ni ma nake jinka a raina” Ta yi maganar tare yin fari da idanunta wadda ya sa shi kamo ta yana faɗin “Kamar ya ya?” Ya ce yana kwance igiyar rigan barcin da ke jikinta riƙe hannunshi ta yi tare da faɗin “Nawa ya fi naka..” Haɗiye sauran maganar ta yi jin yadda ya shafo ƙirjinta zuwa mararta. Bai samu damar zuwa babban fada ba, kasance kasala da wani ciwon kai da ya sauko mishi duk yadda ya so kasawa yai. Haka suka kwana yana matse da ita cikin jikinshi. **** Cire mata hannun da ta yi tagumi Maman su ta yi cikin faɗa ta fara mata magana “So hauka ne? A kan wanda bai san ki na yi ba za ki kassara rayuwarki? Namiji kike yi wa kuka da ta yin kanki? 'Ya'yana suna da kyawun da za a so su, ko Nuriyya da babanku ya takura mata ba rasa samarin ta yi ba, kwarjininta ya sa maza ke ƙin zuwa inda take, dirin jiki da ƙiba kawai ta fi ki, kyau da fari kin fita don me za ki tsaya sai shi bayan ya ce miki yana da matar da take mutuwar son shi, shima kuma yana sonta. Ba ga samari nan suna bin ki ba..” “Duk ba su yi min ba! Ni shi nake so Mamanmu ni shi kaɗai na ke so gabaɗaya kin kasa fahimta yanzu kin zama me zafi, kina magana cikin faɗa bayan da ba haka kike mana ba” Kwantar da kanta ta yi saman cinyarta tana shafawa “Firdausi rayuwa babu yadda ba ta juya mutum, ko ni ina mamakin yadda na koma mafaɗaciya, halayyar babanku na daga cikin abin da ya sa na koma haka, da kuma yadda 'yar'uwarki ta raina min hankali tana bin mijinta wani lokaci har kwana take wurinshi a tunaninta ban fahimta ba, ba ta san na yi mata shuru ba ne..” “Shi ya sa kika ce lallai sai ya ta fi da ita? Kin san ba ki kyauta mata ba, dan ɗazun ma sai da muka yi maganar da Amrah a kan yadda mijinta ya ɗauke ta ba tare da 'yan rakiya ba gaskiya ban ji daɗin hukuncin ba” Maman Nafisa ta ce “Alhj Aminu shi ne wadda na yi aiki a gidansa, kin fi kowa sanin irin wulaƙancin da matarsa da 'ya'yansa suka min ai na ba ki labarin komai, shi ya sa na ce ya ɗauke ta su ta fi” Zaune Fiddoh ta miƙe tana faɗin amma Mamanmu me ya sa mijin Amnoor yake rawar jiki a kanta? Ki tuna lokacin da baba ya ɗauke wayarta still ya sake sayo mata wani ba tare da ɓata lokaci ba, yana girmama al'amuranku ke da baba, ki kalli yadda ya saya mana wannan gidan da muke haya ya dawo mallakin mu, sannan ya keɓance mana na mu ɓangaren ya gyara ya zuba komai na more rayuwa, ko akwai wani abu ne?” Ɗan murmushi kawai Maman Nafisa ta yi tana faɗin “Abin a jininmu yake, duk 'yan gidanmu haka maza ke rawar jiki a kansu, muddin suka ji yadda abin yake..” “Kenan akwai wani sirri na daban?” Fiddoh ta yi mata tambayar tana son tabbatar da akwai ɗin, domin irin hakan ta ganshi a karan kanta, yadda maza ke binta da zaran sun yi sau ɗaya haka za su ci gaba da bibiyarta gashi duk wulaƙancin da take musu suna shanyewa musamman ma Emanuel har yanzu ya kasa rabuwa da ita duk inda ya je haka zai dawo yana ba ta labari ba kamar ya ita ba, domin ita ɗin tana da wani baiwa na daban. “Akwai amma ban san mene ne ba, na san dai namiji ba zai taɓa wulaƙanta min 'ya ba” Miƙewa Fiddoh ta yi tana faɗin “To! Duk yadda zan yi sai na yi wurin ganin na mallake shi, kuma koma wacece matar shi ko matan shi sun shiga uku muddin mijinsu na shiga hannuna, ba zan bi boka ko malam ba, amma ƙissa da kisisina tare da duk wasu sheɗananci zan yi don mallake shi!” “Allah ya kyauta Ubangiji kuma ya shirye ki, kullum girma kike amma har yanzu ba hankali, kina tsaye kina kallo na kike faɗar za ki yi duk abin da zai sa ki mallake shi? Kenan za ki kutsa kai inda ba a yi da ke?” Fiddoh ta ce “Ko yana sona ko ba ya sona ni dai na ji na gani shi nake so..” Tana gama faɗar haka ta fita a gidan “Allah kai ka ba ni ita, Ubangiji ka shiryar da ita, Allah ka nutsar min da ita ta dawo gida ta zauna ta bar rayuwar da take” Addu'ar da kullum take yi wa Firdausi kenan, domin ba ta jin daɗin rayuwar da take yi musamman da mutane suke aibata ta, sai dai duk zagin da mutum zai yi mata bai isa ya kalli ƙwayar idonta ko ya tunkare ta da wannan maganar ba, domin tana iya illata mutum. Police kuwa sun santa dan abu kaɗan za ta sa a cilla mutum a cell. Mutane da yawa na shakkar ta dan ba ta ɗaukar iskanci yarinyar da uban da ya kawota duniya ma ba ta raga mishi ba wa za ta ƙyale?. ★•°•°•°•°★ Maƙontan su na cikin gida ne suka je mata jere duk da ya zuba mata komai amma haka Maman Nafisa ta shiga kasuwa ta yi mata sayayya domin yanzu kam Alhamdulillah suna samun kuɗi daga bangaren shi ma yana musu aike kama daga kayan abinci, atamfofi, da duk abin da za su buƙata, a hakan ma tana taka mishi burki domin hidimar ta yi yawa. Ta yi mata sayayya daidai gwargwado babansu kam ya ce sisi ba zai kashe ba, tun da ta zama mai kuɗin banza miji ya zuba mata komai amma tana nan tana kashe kuɗi sai ta yi ta yi. Dariya kawai ta mishi dan yanzu ba ta cika mishi dogon magana ba, amma in zai kawo mata wargi tana taka mishi burki wadda yanzu ya fara shakkar ta ganin ta zama masifaffiya. Kuɗi kam idan ya ƙyalla ido ya ga ta ajiye cinikin turare kwashewa yake yi, in ta yi faɗar ta gaji haka za ta yi shuru, amma duk abin da ya danganci 'yar gaban gishinsa ba ya ma taɓawa sai dai ya sake adana mishi dan ta fi shi rashin daraja har cikin mutane take bin shi ta tsutsiye shi lallai sai ya dawo mata da abin da ya ɗauka, an yi haka ba so ɗaya ba, ba so biyu ba. Da ya ga lallai ta fishi sheɗanci tuni ya daina taɓa kayanta. *°*°*°*•° Ba ta fuskantar matsala daga matar shi suna zaune lafiya. Dan tare suke shiga kichin su yi aikin abinci sa’i da lokaci Suhaima ta kan kawo musu ziyara domin dai ya ƙi yarda ta dawo gidan ganin yadda Amnoor take da fara'a kuma suna zaune lafiya da mahaifiyarta ya sa ita ma ta sake har suke gaisawa da 'yar hira tana girmamata a matsayinta na matar mahaifinta domin sai da Hajiya Umma ta ja mata kunne sosai tare da gindaya mata kashedi na ba ruwan ta da Nuriyya bare ta ce za ta taya uwarta kishi, da ke tana tsoron kakar tata shi ya sa ta nutsu take mata biyayya. Yanzu tana ɗan fita yawon daren ta ganin Hajiyar ba ta takura mata Lil ne dai ya ƙi saukowa tun faɗar da suka yi da Fiddoh duk inda ta samu labarin yana zuwa bin shi take yi. Amma ko kallo ba ta ishe shi ba. “Amnoor ya dai na ga kin yi wani yanayi na daban a kwai wani abun ne?” Ya faɗa tare da kamo hannunta, ɗan murmushi kawai ta yi tare da juyawa tana ƙoƙarin shafa mai towel ɗin da ke jikinta ya kai hannu zai kwance mata, ba ta hanashi ba, domin ta san ba abin da zai iya yi mata wanda ya wuce ya jagwal-gwalata tana jin shi ya fara taɓe-taɓe ita dai ba ta ce komai ba bayan shurun da ta yi. “Ki yi haƙuri wallahi ni ma ban san abin da ke damuna ba” “Uhm ka ji na ce wani abu dangane da rashin kafiyarka? Ko na ce maka na gaji da..” Rufe mata baki ya yi da sauri yana faɗin “Baki faɗa ba, amma alamu sun nuna kina kewata ko? Na sani ni ma ina kewarki” Danne damuwarta ta yi tare da haɗe fuskokinsu kissing lips ɗin shi ta yi. “Hubby karka damu In Sha Allah za ka ji sauƙi” “Kin tabbata babu damuwa?” Juyowa ta yi tana kallon shi tare da faɗin “In sha Allah babu komai” Jan karan hancinta yai tare da faɗin to ki gama shiryawa sai mu je asibitin tare ko?” Gyaɗa mishi kai ta yi, yana tsare har ta gama shiryawa kallonta kawai yake yana haɗiyar miyau shi dai wannan ciwon ya katse mishi jin daɗi. Har za ta shafa man baki sai ta ajiye domin ta san ko ta shafa haka zai lashe, yana riƙe da hannunta har wurin mota Hajiya Laraba ta rako su tana musu a dawo lafiya, motarshi na fita a gida ta kwashe da wani mugun dariya tana faɗin “Haka za ka yi ta gantalin neman magani ba za ka taɓa samu ba” Suna zaune gaban likitan da ta duba shi hannunshi na cikin nata ya ji likitan na faɗin “Alhj ni kam wannan lamarin naka yana ba ni mamaki, duk da an yi aiki a wurin kuma kana shan magani amma dai har yanzu fa sai a hankali...” “Kamar ya ya sai a hankali?” Likitan ta ce “Batun iyalinka nake nufi sai...” “Dalla dakata malama ban fahimce ki ba?” Kallon shi likitar ta yi ganin yadda ya fusata. “Duk kuɗin da na ba ku? Ke kisan abin da nake ji kuwa? Matana biyu fa? Ki kalleta da kyau kina nufin haka zan zauna ina kallon ta da kuruciyarta?” “Sau nawa kake yi? Kallon Amnoor ya yi sannan ya sake kallon likitar “A sati ko a rana?” Sunkuyar da kai na yi domin na fahimci a kan me suke maganar duk sai na ji kunya ta baibaye ni amma shi ko a jikinshi likitar ta ce “A rana” “Ke sau nawa kike yi?” Ya wurga mata tambayar dan ya lura tambayar renin hankali take mishi “A'ah Alhaji ba ka ba ni amsar tambaya ta ba” Riƙe mishi hannu na yi tare da matsewa ina mishi alamar rarrashi domin na lura ya fusata da maganar likitar. “Idan na faɗa miki adadin da nake yi a rana tsorata za ki yi, domin tun ba ta saba ba haka har ta saba tana nema da kanta, shi ne yanzu za ki faɗa min wani zancen banza ina ga ba ku san aikin ku ba ba zan iya zuba ido ina kallo mace ba tare da na juye mata abin da...” Riƙo shi na yi tare da faɗin “Ki yi haƙuri Dr tun da aka ce mafitsarar shi ya samu matsala yake a fusace, musamman ma idan aka ce ba zai iya tarawa da iyali ba” Na faɗa ina kallon ƙwayar idonshi “Ni na ce miki ba na jin ƙarfin da zan..” “Mu je gida lokacin shan maganinka ya yi” Dariya kawai Dr ɗin ta yi domin daga shi har matar tashi dariya suke ba ta ganin yadda ta ɓata rai tana cewa su je ya sha magani shi kuwa sai faɗin “Ni na ce miki ba ni da ƙarfin da zan yi wani abu? Wato kin raina ni yanzu saboda kin ga ba ni da lafiya ko? Ya yi kyau!” “Dan Allah duk wannan rigimar ka ajiye shi har mu ƙarasa gida tukun na lokacin ne zan kulaka amma ban da nan domin idon jama'a na kanmu” Suna ƙarasawa gida ya fisgota da ƙarfi kamar zai ɓalla mata hannu “Saboda ba ni da lafiya shi ne kike min haka? Kin gaji da ni ko kina son rabuwa da ni dan ba na biya miki buƙatar ki...” Hannunshi ta riƙe har cikin falonta Zaliha ta iske zaune. “Aunty Noor kun dawo? Daddy ya jikin ka? Na zo Maman Suhaima take cewa kun je asibiti” Da sakin fuska ya amsa mata sannan ya fita zuwa nashi ɗakin. Zama Nuriyya ta yi tana faɗin “Ai na manta yau za ki zo ga shi ban girka mana komai ba ko za ki shiga ki mana girkin?” Miƙewa ta yi tana faɗin “To” Kayanta Amnoor ta adana mata sannan ta nufi ɗakinsa yana kwance ta ɗauko magani da ruwa tana miƙa mishi karɓa ya yi tare da ƙure ta da ido, ɗauke kanta ta yi sannan ta miƙe ta fita a ɗakin. Da yamma suka haɗu dukkansu a falo suna cin abinci suna kammalawa Laraba ta yi ɗakinta domin tun da Amnoor ta tare ta sallama mata shi tun da ta san abin da ta ƙulla musu. Kwana biyu Zaliha ta yi ta tattara ta ce za ta koma gida dan masifar da suke yi kullum dare ya ishe ta ɗan kullum da dare sai sun yi faɗa yau da wuri ma suka fara rigimar ta su. “Daddy mai ya sa kake min irin haka? Kana ganin ƙanwata na nan amma kullum sai ka ta da rigima ka bari ta koma mana in ya so koma mene ne sai ka yi tun da ka zama mafaɗaci..” “Ni kike faɗawa wannan maganar? Amnoor zan mare ki...” Da mamaki ta matso tana faɗin “Daddy ai ba sai ka faɗa ba, daman na daɗe da fahimtar kana son kai hannu jikina wallahi na gaji da wannan fitinar naka haba dan Allah sai ka ce wani ƙaramin yaro kullum sai an jiyo muryan mu...” Kallon hannun shi ta yi tare da faɗin “Shi kenan ka mare ni ko wutar da ke cin zuciyarka zai ragu” Fitowa ta yi a ɗakin zuwa nata ɗakin dan kusan sati basu kwnaciya tare tun da ya tsiro da faɗar dare. Kallon Zaliha ta yi tare da faɗin “Ke lafiya na ganki da jaka?” Zaliha ta ce “Aunty Noor gaskiya ni gida zan ta fi wallahi ba zan iya da diraman ku ba” Ɗauke hawayen da ke zubo mata ta yi sannan ta ce “Shi kenan ki gaishe da Mamanmu ki ce mata ina kewarta” A haka suka yi sallama. Zama ta yi tare da fashewa da kuka dan ta rasa abin da ke jawo musu wannan fitinar kullum dare babu kwanciyar hankali sai sun yi faɗa sun koma tamkar karnuka tun ba ta kula shi har ya fara kaita maƙura. #Paidbook 500 09079740079 [5/9, 11:45 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* _A romantic story_ Wattpad: ayshajb Arewabooks:ayshajb ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J. W. A★ Free page 33_34 Ku je YouTube ku yi Subscriber Channel ɗi na FARIN JINI HAUSA TV. Domin samun ƙayatattun littafanmu. H-P Place Group. “Ya Nuriyya suke.?” Maman Nafisa ta yi mata tambayar bayan ta ajiye jakar Zaliha da ta karɓa. “Gaskiya babu lafiya Maman mu, dan kullum Aunty faɗa suke yi da mijinta...” Dakatar da ita Maman Nafisa ta yi da faɗin “Hajiya Laraba ke haɗa su faɗar ko? Dan na san za ta aikata fiye ma da hakan in dai a kan mijinta ne..” Cikin sauri Zalihar ta katse ta da faɗin “Ko ɗaya Mama mu, ai Maman Suhaima tana da kirki kuma suna zaune lafiya sai ma kinga yadda suke komai tare tamkar ma ba kishiyoyi ba tsakaninta da Daddy ne ban san me ke faruwa wanda kullum yake haddasa musu rigima ba” Shuru Maman Nafisa ta yi tana juya zancen a ranta ta san muddin Nuriyya ta ce ta yi kewarta tabbas tana cike da damuwa mai tarin yawa ne. Yinin ranar haka ta yi shi zuciyarta cike da tunanin ɗiyar tata, da a ce Fiddoh za ta amince da ta kaiwa Noor ɗin ziyara amma ta san da kamar wuya. Aikuwa Fiddoh na dawowa ta tare ta da maganar buɗar bakinta sai cewa ta yi “Ni in je gidanta? To in yi mata mene?” Da ga haka ba ta sake cewa uffan ba, domin zancen ma ɓacin rai yake saka ta. Amnoor kuwa shuru ta zauna a ɗakinta tana tunanin abin da ke haddasa rigima tsakaninta da mijinta sai dai duk iya bincike da ta yi ba ta gano komai ba, ƙarshe haka ta kwana da matsanancin ciwon kai, ko da ta farka da Asuba da ƙyar ta iyayin sallah ba ta samu damar yin azkhar ɗin da take yi kullum ba haka ta kwanta tana riƙe da kanta. Rashin jin motsinta ba ƙaramin damunsa yai ba, domin ta saba zuwa duba shi ko da ba su kwana wuri ɗaya ba. Ga shi ko abincin kari bai ga alamar za ta kawo mishi ba, an ya ma ba fushi ta yi da shi ba? Tambayar da ya yi wa kanshi wanda ba shi da mai ba shi amsar kenan. Haka ya yi wanka ya shirya ya fito ɗakin Laraba ya leƙa nan ya ga ba ta nan, tun da ya doso ɗakin yake jin yadda take nishi tare da sheshsheƙan kukanta, da sauri ya ƙarasa ganinta yai dafe da kai tana juyi ga hawaye da ke zariya bisa kuncinta “Ya Subahanallah Amnoor!” Ya kira sunanta cikin rikicewa yana ɗagota “Mene ne? Ina ke miki ciwo? Daman ba ki da lafiya shi ne ba ki kira ni ba?” Duk wannan tambayar ya jero mata lokaci ɗaya. Da sauri ya ɗauki waya tare da kiran likita yana faɗin ta zo cikin gaggawa. Babu ɓata lokaci kuwa likitar ta ƙaraso kafin zuwan likitar ya yi ƙoƙarin ba ta tea. Nan ta yi mata allura domin jikinta har da zazzaɓi magunguna ta ajiye tare da faɗa mishi yadda za ta sha su sannan ta ƙara da faɗin “Damuwa ya yi wa Madam yawa, ya kamata a kiyaye abin da zai dinga haddasa mata wannan damuwar” Tana gama abin da za ta yi ta yi tafiyarta. Yana zaune jikinta har ta farka “Sannu Amnoor yaya kike jin jikin yanzu?” Ɗan murmushi ta sakar masa tare da daurewa ta ce “Ya yi sauƙi, ya naka jikin? Ka sha magani yau?” Ta yi maganar tana ƙoƙarin ta shi zaune. “Na sha kuma na ji sauƙi sosai” Miƙewa ta yi ta gyara ɗakin sannan ta nufi toilte ta wanke duk inda ta gifta yana binta da ido cikin zuciyarshi yana jinjina ƙarfin hali irin nata har ɗakinsa sai da ta je ta gyara ko’ina sannan ta shiga kitchen ta yi musu girki. Haka ta dinga daure ciwon kan da yanzu yake takura mata tana aikinta izuwa yanzu rigimar tasu yai sauƙi batun kwana gado ɗaya ne dai har yanzu babu in ya fita aiki yana ƙoƙarin dawowa da wuri kasancewar tana cikin kaɗaici yanzu ita ɗaya a gida a hakan ma wani lokaci Amrah na kawo mata ziyara wacce ita ma yanzu karatu take gadan-gadan ba kama hannun yaro shi ya sa ba ta samun zuwa wurin Amnoor ɗin. Cikin barci ta fara jin warin hayaƙi buɗe idanunta ta yi tana kallon yadda tsakiyar ɗakin ya turniƙe da hayaƙi babu jimawa ta fara jin sautin dariya na muryoyi daban-daban wani irin juyawa ta ji kanta na yi dafe kunnuwanta ta yi da duka hannayenta tare da runtsa ido. Gabaɗaya ta mance da addu'ar sai jujjuya kai take tana runtsa idanu. Kimanin mintuna talatin ana haka kafin ta ji komai ya ɗauke zubewa ta yi a ƙasa tana mayar da numfashi daga haka barci yai awon gaba da ita. Ko da gari ya waye ta kasa faɗa mishi abin da ya faru, shi kuwa kasa shuru ya yi ganin yanayinta kamar a firgice take, ya yi mata tambaya sai dai ta ce babu komai, haka ya ƙyaleta ba don ya yarda ba. Yana kammala shiryawa ya fita aiki. Tun bayan fitar shi al'amarin jiya ya dawo, na yau ma ya fi na jiya tsananta domin wuni aka yi ana firgitata duk inda ta juya sautin ihu da dariya ne ke kaiwa kunnuwanta farmaki ga shi ta kasa furta kalma ɗaya na addu'a sai gab da magariba ta ji gidan ya yi ɗif tamkar ba shi ne ya ke juyawa ba juyowan da za ta yi ne ta yi arba da shi yana tsaye, da gudu ta nufeshi ta rumgumeshi tana fashewa da wani irin kuka, sosai ta yi kukan shi ma bai hanata ba domin ya lura tana cikin damuwa sai da ya ga kukan ba mai ƙare wa ba ne ya shiga rarrashinta washegari ma yana fita gidan ya juye mata zuwa wani sansanin daji na daban. Kwana biyar tana cikin firgici da tashin hankali wanda ta rasa da wane yanayin za ta yi masa magana ya fahimce ta. Gabaɗaya ta rame ta susuce tare da fita a hayyacinta. Bata iya taɓuka komai yanzu hatta abinci ba ta iya girka musu sai dai ya sayo musu. Shi kanshi yanayin da take ciki na damunsa amma da zaran ya tambaye ta sai dai ta ce bakomai so biyu yana kaita gidan Hajiya Umma a nashi tunanin ko zama ita ɗaya ne ke sanyata cikin damuwa amma duk da hakan ba ta dawo yadda take da ba. Yana cikin shirin tafiya aiki ta kalleshi tare da faɗin “Daddy ina so inga Maman mu” Jakar shi ya ɗauka tare da faɗin “Bari in na dawo anjima sai mu je tare” Sunkuyar da kai kawai ta yi domin ta san muddin suka tafi tare ba wani daɗewa zai barta ta yi ba. Ya fito daga Ofishin sa kenan sakataren shi ya kira shi yana sanar da shi baƙin su sun iso dole ya shi ne ya nufi filin jirgi domin tarban su, da ga nan ya je ya kama musu masauki a tsattsaye ma suka gaisa domin gabaɗaya tunaninsa ya yi gida ganin har bakwai saura yau bai je gida ba, ga shi ita ɗaya ce a gidan. Da hanzari ya fito yana kallon wayarshi da ke haske alamar shigowar saƙo kasancewar ya saka wayar a silent nan ya ga miss call haɗe da saƙonninta tana tambayar lafiyarshi da abin da ya hanashi dawowa gida. Mayar da wayar yai cikin aljuhunshi tare da buɗe motar yana ƙoƙarin shiga. Da ga bayan shi ya ji an dafa kafaɗar shi da mamaki ya juyo yana tunanin waye haka? Nan ya yi arba da ita wani dogon tsaki ya ja tare da sake tamke fuska cikin ɓacin rai ya cire hannunta a jikinshi yana binta da ƙasƙantaccen kallo ganin irin shigar da ke jikinta wanda gabaɗaya ya bayyana komai na jikinta kasancewar kayan ɗamammu da su. “Alhaji na...” Wani irin zubewa ta yi a jikinshi gabaɗaya tare da fashewa da wani mugun dariya da ga haka idanunta ya fara rufewa Emanuel ne ya ƙara so wurin da sauri tare da ɗaukar ta yana faɗin “Yi haƙuri Alhaji ta yi sama sosai” Saboda tsananin takaicin kwanciyar da ta yi cikin jikinsa kasa magana ya yi. Haka ya ja motar yana me jin ƙyanƙyamin jikin nasa har ya ƙara sa gida. Ajiyar zuciya ta sauke tare da miƙewa da sauri ta taho ta amshi jakar da ke hannunsa “Barka da dawowa Amnoor” Lumshe mata ido ya yi tare da jinginuwa da ƙofar shi ma yana sauke numfashi “Ki yi haƙuri yau ban dawo da wuri ba” Ɗan murmushi kawai ta yi tare da riƙo hannunshi zuwa d'akinshi. Sai da ya yi wanka tare da yin sallah sannan ta kawo mishi abinci tare da magani, kaɗan ya ci sannan ya sha maganin, kwashe kayan ta yi ta mayar da su kitchen kana ta nufi ɗakinta, wanka ta yi ta fito ɗaure da zani ba ta san yana ɗakin ba sai da ta ji ya yi gyaran murya sannan ta waigo tana mamakin zuwan nasa kasancewar yanzu bai fiya shigowa da dare ba. Karɓan man da za ta shafa ya yi tare da jan zanin nata gefe kawa kawai ya ji yana son rage ma kanshi zafi da ita bayan tsawon lokaci da suka ɗauka ba tare da wani abu ya shiga tsakaninsu ba, duk wanan sheɗaniyar yarinyar ce ta saka shi cikin wannan halin (Fiddoh) haka ya fara bin santala-santalan cinyoyinta yana shafa mata mai cikin wani irin yanayi kasa daurewa ta yi da sauri ta riƙe hannunsa tare da girgiza mishi kai. Wani irin kallo yai mata sannan ya kwance zanin gabaɗaya ya jawota cikin jikinshi sannan ya kashe hasken ɗakin, nan ya dinga birkita mata lissafi wanda har kuka sai da ta yi mishi domin ya kunnota da ga ƙarshe sai ya kasa yi mata komai takaicin wannan abin ya sa ta juya mishi baya, shi kuwa a rayuwa ya tsani irin haka wai su kwana gado ɗaya kuma mace ta juya mishi baya. Haka rayuwarsu ta ci gaba da tafiya zaman lafiya ya yi ƙaranci a tsakaninsu tamkar masu almatsutsai yanzu-yanzu za su yi magana cikin daɗin rai ba jimawa kuma za su fara faɗa. Wannan abin shi ya sake ƙara mata damuwa sosai, yau yana fita ta haɗa kayan da za ta buƙata ita ma ta nufo gida lokacin da ta zo Maman su na aikin turarenta ta yi sallama da ’yar siririyar muryanta tare da zama jikin Maman Nafisa tana sauke ajiyan zuciya nan da nan ta ji wani nutsuwa ya zo mata take ta fara barci shafa kanta Maman Nafisa ta yi tana ƙare mata kallo ganin yadda ta sukurkuce ta lalace duk ta rame, gyara mata kwanciya ta yi sannan ita ma ta ci gaba da aikinta sai zuwa ƙarfe biyun rana ta farka za ta yi magana Maman Nafisa ta ce “Yi addu'a tukun na” Lumshe ido ta yi tare da karanto addu'a. Ruwan rubutun da ta sa Zaliha ta amso mata wurin malamin makarantar su tun kwanaki ta ɗibo tare da miƙa mata. “Ki sha da Bisimillah” Haka kuwa aka yi tana gama sha ta dire kofin tana sauke ajiyan zuciya. “Me ke faruwa?” Maman su ta yi mata tambayar tare da ƙura mata ido, sunkuyar da kai Amnoor ta yi domin ba za ta iya kallon maman tasu ba bare har ta faɗa mata abin da ke faruwa ba. Ganin yadda take matse 'yan yatsun hannunta ya sa Maman fahimtar ba faɗa mata za ta yi ba, daman ta san halin kayanta da ƙyar ta iya faɗar damuwarta. Cikin jin haushin halayyarta Maman su ta ce “Ki tashi ko koma ɗakin ki...” A sukwane ta d'ago idanunta cike da hawaye tana faɗin “Dan Allah..” Dakatar da ita Maman Nafisa ta yi da faɗin “Ba za ki zo ki tasa ni a ga ba kina min hawaye bayan na tambaye ki damuwarki kin ƙi faɗa min ba, gwara tun wuri ki tattara ki tafi, shin mijin naki ya san kin fito?” Girgiza mata kai ta yi alamar a'a shigowar Zaliha ya sa ta yin shuru tare da miƙewa “Wayyo Aunty Noor ke ce a gidan mu yau? Dan Allah Aunty ba ni wayarki in yi abu” Miƙa mata wayar ta yi tare da shegewa ƙuryar ɗaki tana kuka. Ita dai ba za ta koma gidan Alhj Aminu ba, gwara ta zauna gidan su wurin Maman Nafisa kawai. A gajiya ya fito daga motar domin yau gabaɗaya bai huta ba saboda ayyuka da suka mishi yawa, da sallama ya turo ƙofar falon yana me kiran sunanta domin ya saba da in ya dawo tana zuwa karɓan jakarshi ko kuma ta rumgumeshi tana mishi oyoyo yau kuma sai ya ji shuru ɗakinta ya nufa yana tunanin ko dai sallah take nan ma bai ganta ba toilte ɗin ma shuru gaban madubin ya ga takardan da ta rubuta mishi saƙo. “Ka yi haƙuri na fita ba tare da izinin ka ba, Daddy na gaji ba zan iya ci gaba da zama da kai a haka ba. Rayuwa haka muna matsayin ma'aurata sam babu armashi a lokacin da ban saba ba kai ka sabar min, tun ba na jin daɗi har ka koya min jin daɗin, tun ina gajiyawa har na zama gwana. Ta yaya zan zauna bayan ina jin mararin abun? Akwai cutarwa sosai, na yi iya haƙurin da zan yi dan Allah ka fahimta. Ina mai roƙon ka da ka sawwaƙe min kawai dan ba zan iya zama kullum muna faɗa da junan mu ba” Lumshe ido yai yana jin wani zafi a ranshi da ƙyar ya iya yin wanka tare da sallah sannan ya nufo gidan na su. “Kin wani kwaso jiki ke kin dawo gida to uwar me kika zo yi? Kin san dai halin baban mu wallahi in ya fara miki tijara ko ƙala ban cewa, haka kawai kin bar gidan mijinki kin zo kin tasa mutane a gaba kina cika mana kunne, an tambaye ki me ye matsar kin ƙyale mutane to me za a miki?” Cikin faɗa Fiddoh take mata magana domin ta ɓata mata rai, dan tana kwance tana jin maganar da Maman Nafisa ke mata. Kallon Fiddoh Amnoor ta yi hawaye na ci gaba da tsiyayo mata “Shi kenan duk cikin ku babu me lallashi na...” Saukowa Firdausi ta yi daga saman gadon tana faɗin “Lallashi? Ke yarinya ce da za a lallasheki?” Da ga haka ta ja dogon tsaki tare da shigewa bayi tana mita ita ta hanata barci. Tana fitowa ta karɓi wayar Maman su ta kira Amrah dan ba zai yuwu Amnoor ta zauna musu a gida bayan kuma da aurenta ba. “Ki zo ki tattara ƙawarki ta koma ɗakin mijinta tun ɗazu ta zo ta hana mutane saƙat da kukan banza” Ajiye wayar ta yi tana kallon Nuriyya duk da zuciyarta cike yake da tausayin 'yar'uwartata amma ba ta ji za ta lallasheta bayan ba ta faɗa musu damuwarta ba. Suna zaune sai ga Amrah ta yi sallama ta shigo gaisawa suka yi da Maman su sannan ta nufi wurin Amnoor “Aminiyar me ke faruwa ne?” Ta faɗa tare da kwantar da kan Amnoor ɗin saman kafad'arta. “Amrah sun kasa fahimtar halin da nake ciki..” Da sauri Amrah ta ce “Haba Noor, ta yaya za su fahimta bayan ba ki musu bayani ba. Daddyn nawa ne ya miki wani abun bayan rashin jituwan da kika faɗa min kwanaki?” “Amrah ni na gaji ne wallahi ba zan iya zama..” Zaro ido Amrah ta yi tana faɗin “Innalillahi Noor! Me ya yi zafi haka? Da bakin ki kike cewa kin gaji da zama da Daddy me ya miki?” Kallon Amrah ta yi sosai a hankali cikin rawar murya ta fara sanar da ita halin da take ciki tun da ga kan rashin lafiyarshi da faɗar da suke yi har gane-ganen da take yi. Duk hirar da suke Maman Nafisa tana zaune tana jinsu, ita daman ta san Hajiya Laraba ba za ta taɓa ƙyale Nuriyya da mijinta ba, ta yi shuru ne kawai lokacin da Zaliha ta zo take yabon halayyarta ita ta san wace ce Laraba ta san baƙin kishinta ashe dai zagon ƙasa take yi wa Nuriyya, aikuwa ba za ta ƙyale a kassara mata ɗiya ba. Ɗakinta ta shige ta barsu suna ci gaba da tattaunawa, Amrah ta ce “Ikon Allah! Wannan lamari da ɗaure kai yake na ma rasa abin da ma zance wallahi” Zaliha ce ta miƙo mata wayarta da ake kira tun ɗazu. “Aunty Noor ana kira” Kallon Amrah ta yi tare da mata nuni da wayar “Ki ɗauka mana” Girgiza mata kai kawai na yi domin ban san abin da zance mishi ba. Ƙarshe ma kashe wayar na yi gabaɗaya ina ji kamar ban kyauta mishi ba, na san yana can cikin damuwa amma haka za mu yi haƙuri da juna. “Ki yi haƙuri Noor, zai fi kyau ki koma ɗakin ki, kin ga azumi na gabatowa bai kamata ki bar shi shi kaɗai a gida ba..” “Ai ba ni kaɗai ba ce, Amrah zama na da Amnoor babu wani armashi, ko gado ɗaya ba mu kwana bare a kai ga batun biyan buƙata, babu fa abin da yake tsinana min kullum sai dai ya yi ta laguda ni yana ɗaga min hankali da ga ƙarshe ya barni da ciwon mara ina juyi ni ɗaya...” Cike da kunyar zancen nata Amrah ta rufe bakinta tana faɗin “Tabɗi! Amnoor daman za ki iya wannan maganar? Lallai an kai ki maƙura tun da har kika iya faɗar wannan maganar. Ni wallahi har kunya ya kamani” Girgiza kai kawai Na yi domin ni ma sai da na yi maganar na dawo ina jin kunyarta. “Za mu canza Please a dai yi haƙuri kamar yadda aka fara a ƙarasa bai kamata Daddy ya yi azumi shi ɗaya babu iyali ba, kin ga tun da Mommy ba ta nan ya kamata ke ki zauna dan ita daman tun asali ba zama take ba, tana harkan business ɗinta” Shi kuwa ganin ba ta ɗauki kiran ba ne ya sa shi juyawa ya nufi gidan Hajiya Umma yana sanar da ita abin da ya faru. Shuru kawai ta yi masa domin ba ta san me za ta ce masa ba, saboda takaici wai ya zo ya zauna yana faɗa mata matarsa ta yi yaji to uwar me za ta mishi?. A ɓangaren Hajiya Laraba kuwa murmushi kawai ta yi tana sauraron maganar da Maman Amrah take faɗa mata. “Wallahi ki ji tsoron Allah ki bar 'yar mutane ta yi zaman aure tun da ke ba auren ba ne a gabanki na rantse ko kaffara ba zan yi ba da sa hannun ki a duk matsalolin da Nuriyya take fuskanta tsakaninta da Alhaji Aminu dan na san halin baƙin kishin ki, duk wani dariya da rashin damuwa da kike nunawa duk a fuska ne bai kai zuci ba! Koma dai mene ne akwai Allah kuma gaskiya nake faɗa miki ki ajiye duk wani business ki dawo dan watan ibada za mu shiga” Dariya kawai ta yi tare da faɗin “Allahu akbar! Sannu fa na gode” Da ga haka ta kashe wayar tana jan tsaki. “Ai ba ta ga komai ba ma, ba de ta ce mijina ba? Sai na haukata 'yar banza!” Da ga haka ta ɗaga kiran Hisham wanda yake damunta da maganar dawowarsa nan ta sauke mishi kwando bala'i kafin ta kira Suhaima tana tambayar lafiyarta. Kwana biyu kenan da dawowata gidan mu Fiddoh kuwa ta saka ni a ga ba da bak'ar magana ita dai haushin dawowata take ji takan ce min “Ki ba ki ji daɗi ba ma Allah ya ba ki miji me ƙaunar ki yana ririta ki, ni ga shi neman Alhaji nake yana wulaƙantani sai ce min yake yana da matar da ta fini komai” Ire-iren maganar da take faɗa kenan wanda sai dai in jita amma ban ce mata komai, ina mata addu'ar idan shi alkairi ne a gareta Allah ya haɗa su domin ba na son rayuwar da take yanzun abin nata ma ya daɗe lalacewa dan shigar nuna tsiraici take tamkar ba ɗiyar musulma ba, in na yi magana ƙarshe sai dai faɗa ya biyo baya. Maman mu kuwa ƙala ba ta cewa dan ta yi magana ta yi nasiha ta gaji sarautar Allah kawai zuba ma ido. Zaliha na kalla ina tambayarta baban mu domin tun zuwa ta ban ji motsinsa sa. “Tab! Ai tun da Daddy ya ba shi jari yanzu linƙafa ta ci gaba. Yana can yana harkan caca be ma zaman gari sai dai ya kira mamar mu a waya kawai” “Ya Subahanallah! Maimakon ya kama wani sana'ar da za ta amfane mu shi ne sai caca?” Na faɗa ina kallon maman mu da take miƙo min ruwan rubutu. “Karɓi ki sha da Bisimillah in kin gama ki shiga ba yi ki yi wanka na ajiye miki ruwan maganin” Da ga haka ta miƙe ta fita. Haka Maman mu ta dinga cusa min wasu magunguna na tsarin jiki tare da na karya sihiri na sha da wanka, da kuma hayaƙi, sannan ta shiga min gyara na musamman kwana na goma muka ɗauki azumi ranar farko da aka fara azumi Daddy ya aiko mana da kayayyakin buƙata. ranar da muka kai azumi biyar Abban Amrah ya zo gidan mu shi da Hajiya Umma, ban san abin da suka tattauna shi da Maman mu ba kasancewar har yanzu baban mu bai dawo ba, na ga dai ta shigo ta ce min in shirya in koma gidan Daddy. Wani irin fad'uwar na ji da sauri na kalleta zan yi magana ta ce “Ki yi haƙuri watarana komai zai wuce ki riƙe ibadarki ki dinga zama da alaula ko da ba ki da tsarki Allah yana tare da ke kuma shi zai kare min ke, ga wannan ruwan rubutun ki yi ƙoƙari ya sha in Allah ya yarda magana rashin jituwa za ta kau, maganar rashin kwana wuri ɗaya duk zai wuce, zai kasance tare da ke. Sannan ki kula da tsaftar jikinki, kwalliya, sanya kayan da zai ja hankalin shi, ba wai kullum za ki dinga yawo cikin atamfa da leshi ba ne, akwai kayayyaki na zamani wanda za ki dinga sakawa mijinki a gida ki lura inda ya fi so, nan wurin shi za ki dinga gyarawa imma tafiyarki ne, ko magana, ko wani abin da ya danganci jikin ki ne, duk ki san yadda za ki jawo hankalin shi” Duk wannan maganar da take idanunta na gefe ko kallon inda nake ba ta yi. “Allahu akbar! Gaskiya mamar mu kin burge ni anan, sai yanzun kika samu damar faɗa mata abubuwan da suka dace ta yi a matsayinta na matar aure, ina fatan ni ma randa nawa ya tashi za a faɗa min fiye ma da haka...” Girgiza kai Maman Nafisa ta yi tare da faɗin “Ubangiji Ya shiryar da ke” Zaliha ce ta fito min da kayana a wurin mota na tadda Hajiya Umma durƙusawa na yi ina gaisheta domin ba ƙaramin girmamata nake ba kasancewar tana sona ba ta taɓa nuna min wani hali na daban ba. “Taso-taso ɗiyar kirki. Allah Ya shiga lamarin ki, ki ƙara haƙuri da Aminulllah kuma zan ja mishi kunne kar ya yarda ya sake miki abin da zai sa ki dawo gida, kodayake hakan ma ya yi min tun da ya ɗanɗana zaman gwauranci mata biyu duka babu ko ɗaya. Yanzu dai na san za a kula da shi” Ɗan murmushi na yi ina sunkuyar da kaina na fahimci tana son cewa na kular mata da shi ne duk da ba ta fito ta faɗa min ba. Gidanta muka fara zuwa a can muka taho tare da shi ashe yana can yana jiran zuwan mu. Tana fita a motar ya shigo tare da kama hannuwana yana sauke ajiyan zuciya, kissing hannuwana ya yi yana faɗin “Ki yi haƙuri Amnoor...” Gyaran murya Abba ya yi tare da faɗin “Ai ka bari mu ƙarasa gida wannan rawar jikin duk na mene ne?” Hararan shi Alh. Aminu ya yi yana faɗin “Amma fa kai ɗan iska ne Sa’id , ban son sa ido fa” “Au haba? Abin da za a saka min da shi kenan bayan na yo maka biko ko?” Haka suka dinga hira har kuma ƙaraso gida. Ciki na shiga na barsu suna tattaunawa, gidan ya yi fes ga dukkan alamu ya sa an gyara ne, haka ma ɗaki na shi ma a gyare yake har da ƙarin wasu abubuwan ma. Ba yi na shiga na yi alaula tare da gabatar da sallar Asham. ina cikin sallah ya kwaso kayan da na bari a mota ya shigo min da su, zama ya yi har na sallame tare muka shafa addu'ar tare da faɗin “Allahumma Amin Allah Ya sa ni dai an haƙura” Ƙala ban ce mishi ba haka na tashi na gyara kayayyakin sannan na ce “Wannan maganinka ne, maman mu ta ce a ba ka” “To ina godiya” Kwanciya na yi na barshi zaune. Shi kuwa kallonta kawai yake ganin yadda take wani basarwa maganin ya sha sannan ya nufi ɗakin shi ya shirya ya zo ya kwanta kusa da ita. Kasa haƙuri ya yi ya jawota jikinshi yana sauke ajiyan zuciya a haka suka yi barci ƙarfe uku ta farka tare da zare jikinta a nashi ta haɗa musu abin da za su yi sahoor. Ba ta wani sake mishi haka suka ci gaba da zama har aka kai azumi ashirin gabaɗaya ya yi wani yanayi ba ya jin daɗin sauyawan da ta yi, ko 'yar hirar ba ta ba shi fuskar da za su yi. Kasancewar yanzun bayan sallar la'asar yake dawowa gida ne ya sa wani lokaci sai dai ya zauna yana kallon yanda take kai-komo daga kichin zuwa falo tana shirya musu abin buɗa baki. Yau tun da ya tashi yake jin shi a takura domin ko da asuba ya so ya lallaɓata ko zai rage wani abun amma ganin irin yadda take ɗauke mishi kai sai ya ƙyaleta kawai. Tana gama shirya komai ta nufi toilte dan yin wanka ganin shida har ya yi yau ba ta kammala aiki da wuri ba. Miƙewa ya yi tare da binta ɗakin dan yana jin in bai yi wani abun ba akwai matsala. Daidai ta fito ɗaure da zani kanta ta yafa towel tana gogewa ba ta damu ba a tunaninta wani abun ya zo ɗauka sai da ta ga ya ƙaraso gareta ya yatsa yana binta da wani kallo daidai ana kiran sallah “Wani abu kake buƙata?” Ta faɗa tana ƙoƙarin jawo himar ɗinta da ke rataye gefen mirror sai jin hannunshi ta yi saman nata da sauri ta juyo za ta yi magana ya yi saurin kai bakin shi saman nata runtsa ido ta yi sosai jikinta na ɗaukar ƙyarma. Sake tallafo fuskarta ya yi sosai yana ci gaba da tsotsar lips ɗinta cikin wani irin yanayi yana sauke numfashi. Jan zanin ya yi ƙasa tare da rumgumota gabaɗaya yana jin tudun ƙirjinta kan nashi yanda take motsi nonuwanta na sake gugun ƙirjinshi abun ba ƙaramin sake gigitashi yai ba. Gyarata ya yi tare da kai hannuwanshi yana shafa nonuwnata yarrr taji tsigan jikinta ya miƙe cikin wani irin kasala ta kwace bakinta tare da sauke numfashi tana faɗin “Daddy an kira sallah...” Jin kanshi tsakiyar nonuwanta ya sa ta yin shuru tana sauke ajiyan zuciya dan wani irin tsotar nipples ɗinta ya shiga yi yana sauke wani gwauron numfashi gabaɗaya notikan kanshi ya kwance miƙewa yai ya cire kayan jikinshi tare da yi mata rumfa nan ya haɗe bakinsu a gefe guda yana ni man hanyar da zai juye ruwan da ke tare a mararshi kuka ta fashe da shi tana faɗin. “Dan Allah mana! Wallahi ba zan iya komai ba a yanzu...” Kanshi ya kai saitin kunnenta tare da hura mata iskar bakinshi nan na shiga zagayewa da harshen shi sannu-sannu ya fara kamar wasa kamar gaske. Ta ji yana shirin wucewa wani irin ƙanƙameta ya yi sosai yana fitar da numfashi tamkar zai mayar da ita cikin jikinta ba gabaɗaya ya susuce jin wani yanayi me mugun daɗin da take ɗauke da shi. “Sannu Amnoor!” Da ga haka ya fara having sex da ita yana moving da ita cikin wani irin kuka daɗi ta kaiwa ƙirjinshi duka a hankali sake riƙe ta ya yi sosai yana binta wuta-wuta yana jin wani ƙarfi na zuwa mishi sai bakwai da kwata ya samu ya juye ma tare da matseta yana mayar da numfashi. #Amnoor #Sadstory #Lovestory #Sexstory #Paidbook #500. 2389596965 A'isha Jubreel Zenithbank. A tura wa Number nan da shedar biya. 09079740079 [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Free page 35. Ɗan murmushi yai tare da shafo fuskarta, jan karar hancinta yai yana me kwaikwayo muryanta wurin faɗin “Daddy ni na gaji wayyo bayana, cikina, an kira sallah fa Please mana Daddy..” Da sauri ta ja zani ta rufe fuskarta tare da sauka a gadon bayi ta nufa ta yi wanka sharp-sharp sannan ta nufi falon, kunun tsamiya ta ɗiba tare da zuba mishi ruwan zafi ya tsinke nan ta kafa kofin a bakinta ba ta sauke ba sai da ta shanye. Ajiye kofin ta yi tana sauke wani irin ajiyan zuciya sai yanzu ta ji ta daidai, jan kujeran da ke kusa da ita yai ya zauna yana kallonta “Uhm! Su Amnoor yau kuma da ɗaurin ƙirji ake shan ruwan?” Hararan wasa ta sakar masa cikin sanyin murya ta ce “Duk ba kai ba ne...” Wani irin zabura ta yi tare da janye ƙafarta “Shi kenan ka samu lafiya mutum ba zai huta ba” Lumshe ido ya yi tare da buɗe wa yana mata kallon ƙasa-ƙasa. “Allah Ya kaimu after za ki maimaita abin da kika faɗa...” Kwaɓa fuska ta yi tare da turo baki gaba. “Koma dai mene ne za ki yi bayani” Ya ce tare da ɗaukar Dabino. Haka suka yi lftar ɗin suna hira jefi-jefi har suka kammala, yau a gida ya ja su sallah suna idarwa ta ɗauki waya tana duba saƙonni “Alhamdulillahi” Abin da ta saka a status ɗinta kenan Amrah ce ta yi mata reply da “Ma Sha Allah! Barkanmu da dawowa hayyacinmu” Emoji ɗin dariya na tura mata tare da tambayarta da fatan an sha ruwa lafiya, nan muka ɗan taɓa hira sannan na kira Maman Nafisa muka gaisa. Ina cikin wayar na ji kiransa sallama muka yi da ita sannan na miƙe da ƙyar dan sai yanzu nake jin gajiya, doguwar riga mara nauyi ne a jikina ɗankwali na ɗaura sannan na fito yana tsaye riƙe da mukullin mota waya na kunnen sa na yi masa alamar za ka fita ne? da hannu, gyaɗa kan shi ya yi tare da matsowa ya sumbaci goshinta yana mata bye-bye da hannu, harɗe hannuwa na yi a ƙirji ina kallon shi har ya fita, ɗaki na koma na ɗauki Hisnul-Muslim ina karantawa har barci ya ɗauke ni, motsin dawowarsa ne ya farkar da ni ina kwance ban miƙe ba, har barcin zai kuma ɗauka ta na ji hayaniya sama-sama, miƙewa na yi ina neman hijab ɗina. A falo kuwa rikici ne ya ɓalle tsakanin shi da Hajiya Laraba wanda ya ɗaukota a filin jirgi inda take sanar da shi maganar dawowar Hisham ganin bai kula zancen nata ba ne ya sa ta fara mishi magana cikin faɗa. “Na ce maka Hisham zai dawo ka yi mini banza me kake nufi ne?” Zama ya yi a kujera tare da ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya yana faɗin “Ok Allah Ya kawo shi lafiya” Bayan haka bai ce komai ba cikin ƙuluwa da yadda ya ba ta amsar ne ya sa ta faɗin “Wane irin magana kake? Ko ka manta case ɗin su har yanzu ba a ƙulle ba? Ba ma wannan ba, makuɗan kuɗi na kashe wanda zai yi shekara uku sai ga shi ko shekara biyu ba a rufe ba wai zai dawo” Miƙewa yai yana faɗin “Ina ruwana da wani case? Lokacin da ya je ya yi aika-aikar na sani? Ko lokacin da ki ka yi cuku-cukun tura shi ƙasar waje kin yi shawara da ni? Yanzu kin ga zai dawo abubuwa su kwaɓe muku shi ne za ki tisa ni gaba da fitina? Koma dai mene ne babu ruwa na, ke da kika ɗaure masa gindi ya aikata ɓarna sai ki san yanda za ki yi..” “Kan babba abu ka zan uban can! Aminu ni kake faɗa wa magana? Eh lallai ba shakka” Ta ƙarasa maganar tana gyaɗa kai tare da riƙe haɓa. Fitowar Amnoor ya sa shi miƙewa ya riƙo hannunta suka koma ɗaki. Da wani mugun kallo ta raka su tare da yin ƙwafa ta shige ɗakinta. “Zan yi wa abin tufkar hanci” .....Zaunar da ita yai a jikinshi tare da cire mata himar ɗin da ke jikinta “Dama Maman su Suhaima za ka ɗauko shi ne ba ka sanar min a gyara shashinta ba?” Ta faɗa tare da riƙe mishi hannunsa da yake ƙoƙarin turawa cikin rigarta. “Afuwan! Duk tunanin hakan bai zo min ba ne” Yana gama faɗar haka ya janye rigar daga jikinta nan ya shiga shagalinsa da ƙirjinta dan sune abu mafi soyuwa a gare shi. Sosai ya shiga ruɗa jikinta da zazzafan salonsa me rikitarwa, sannu a hankali ita ma ta fara mayar masa da martani suka susuta junansu, janta yai gado a nan ne fa ta raina kanta daman ya faɗa mata sai da ya tabbatar da ta fita daga nutsuwarta abin nan dai take buƙata har ya fara ɗaukar hanya sai ya zare tare da kissing bakinta sannan ya hura mata iska a kunnenta yana faɗin “Uhm! Me kika ce ɗazun?” Da wani irin rikitaccen salo yai maganar “Yi haƙuri Amnoor! Kaina bisa wuyana ba zan sake ba” Cikin narkakkiyar murya ta yi maganar tare da ruƙo shi. “Da gaske ba za ki sake ba Uhm?” Ya faɗa tare da lasan nipples ɗinta “Allah ba zan sake ba....” “In kin sake in miki me?” Ya faɗa tare da kai wa Breast ɗinta cafka. “Washhh Allah! Idan na sake ka bulale ni da wannan zadariyar... Wayyo!” Bakinshi ya kai kunnenta tare da faɗin “Ya sunan abin ma?” Buɗe idanuwanta da ke lumshe ta yi tare da kamo fuskarshi tana mishi wani irin kallo tare da sake lumshe idanun, “Zandariya...” Haɗe bakinsu ta yi ta shiga mishi wani irin kiss a nutse, gyara ta ya yi tare da saita wa ya shiga harkan arziki. A hankali yake bi da ita yadda za ta ji daɗi, aikuwa ta susuce mishi sai kiran daɗi take yi. Ya jima sosai kafin ya samu nutsuwa, a tare suka yi wanka sannan suka kwanta maƙale da junansu. Biyu da rabi ta farka fuskarshi ta tsura wa idanu tana kallon yadda yake barci cike da kwanciyar hankali, bakinta ta kai sama nashi tare da tsotsar lips ɗin shi a hankali sannan ta zare jikinta ta nufi toilte tana murmushi alola ta yi tana fitowa ta shimfiɗa sallaya ta fara jero nafiffilu sai uku da rabi ta nufi kitchen ta girka musu abincin da za su yi sahoor tana ƙoƙarin saukewa ta ji motsin shigowar shi. “Daman yanzu nake shirin zuwa tashin ka” Da murmushi ya ƙara so wurinta tare da shigar da kanshi wuyanta yana shafo cikinta murya can ciki ya ce “Sai ga shi na farka tun kafin ki zo” Ɗan siririn tsaki Hajiya Laraba ta ja ganin yadda Alhj Aminu ya wani ƙwaƙumeta a haka kuma wai tana aiki amma suna nan nanne da juna dan jaraba, daman malam ya faɗa mata wancan aikin ya karye. Yanzu kuwa sai ta yi wanda ko kusa da junansu ba za su so kusanta ba. Sake Amnoor ɗin yai yana kallon irin kallon da take binsu da shi, ɗauke kanshi ya yi tare da fita a kitchen ɗin, gyaran muryanta ne ya sa ni juyowa “Barka da fitowa, ya gajiyar hanya?” Da murmushi Hajiya Laraba ta amsa mata tana faɗin “Barkanmu dai Amnoor sannu da aiki fa, bari a taimaka miki da wani abun...” “A’a Hajiya na kammala ma” Na faɗa tare da kashe gas ɗin. Hajiya Laraba kuwa cikin zuciyarta ta ce “Yarinya za ki gane ba ki da wayo, haka zan dinga tafiyar da ke ina nuna miki ƙauna a fili” Wayewar garin ranar tun sassafe ta fita bayan fitarta babu jimawa Hajiya Umma ta kirashi tana mishi faɗa ƙarshe shi ma cikin ɓacin rai ya bar gidan, ni dai ban fahimci me ke faruwa tsakanin su wanda har ya haddasa musu rashin jituwa daga dawowarta ba. Azumi na ashirin da shida ranar Hisham ya yi zuwan ba za ta. Gabaɗaya ya rame ya lalace da wani irin mugun tashin hankali ta tare shi tana kuka “Me ya dame ka har ka yi wannan muguwar ramar Hisham? Na shiga uku na lalace an ya wa'yannan mutanen ba su maka asiri ba kuwa? Ɗana guda ɗaya tilo ake ƙoƙari kassara min shi? To billahin azim ba zan ƙyale ba..” Cikin gajiyawa da kalamanta ya ce “Mommy rashin lafiya ce fa kawai, kuma yanzu na ji sauƙi sosai...” Kama shi ta yi har cikin ɗakinta tana faɗin “A'a wannan ramar ba na lafiya ba me ke damun ka?” Cikin raunin murya ya ce “Mommy ko da na faɗa miki damuwata ba za ki iya magance min ita ba..” Dakatar da shi ta yi da sauri “In har kuɗi za su iya magance maka damuwar ka sanar min da koma mene ne damuwarka...” “Ita ce damuwata! Mommy ban taɓa tunanin zan aikata abin da zai zame min masifa da bala'in kamar abin da na aikatawa yarinyar nan ba, tun da na bar ƙasar nan nake mugun mafarki tun da na bar ƙasar nan na kasa sukuni kawai ina gudanar da abubuwa ne bisa dauriya dan kar a fahimci halin da nake ciki, ga wani muguwar soyayyar da ya mamaye zuciyata ina so in ganta mommy! Ina so in roƙe ta yafiyar abin da na aikata mata sannan in nema soyayarta....” Tun da ya fara maganar take auna mishi mugun kallo har ya kawo inda ta daka mishi wani muguwar tsawar da ya dakatar da shi. “Idan mafarki ma kake yi to gwara tun wuri ka yi gaggawar farkawa, wannan mummunar maganar da kake ka bar shi iya ni da kai, in kuwa ka yarda wannan furuncin ya fita sai na yi mugun saɓa maka, shashasha mara lissafi kawai” Hisham ya ce “Daman na san ba za ki taɓa fahimtata ba. Amma babu komai duk randa soyayyarta yai ajalina...” Cikin daka tsawa ta ce “Ka rufe min baki da wannan maganar!" Shuru ya yi tare da lumshe ido yana jin yadda zuciyarshi ke bugawa. Abu ɗaya ne zai iya jira zuwan sa a yanzun, ya san muddin su Haiydar suka dawo duk inda take zai samo ta. Ni kuwa ina can ƙuryar ɗaki ban san ma me a ke ciki a gidan ba, zuwan Suhaima ne ya sa ni fitowa shi ma dan na ji muryanta tana kirana ne. “Aunty Amnoor kina lafiya?” Murmushi na yi sannan na amsa da “Alhamdulillah Suhaima yau ke ce a gidan namu?” Zama ta yi tana faɗin “Eh wallahi Brother ya zo shi ya sa na ce ni ma bari na zo mu yi sallar gabaɗaya a nan” Ɓoye mamaki na yi tare da faɗin “Aikuwa kin kyauta” Zama na yi muka shiga hira, biyu da rabi na fara hidimar aiki. Suhaima ma shashin mahaifiyarta ta nufa ba jimawa suka fito tare da Hajiya Laraba nan muka haɗu duka uku muna aikin da ke yau hannu dayawa aikuwa mun yi saurin kammalawa. Suhaima ce ta jera komai nan kowa ya shige ɗaki dan hutawa kafin a sha ruwa kuma. Shida saura Daddy ya dawo lokaci muna zaune da Suhaima miƙewa na yi tare da amsar jakar hannunsa ina masa sanda zuwa yau dai babu damar rumguma na oyoyo tun da Suhaima na zaune. Duk da hakan sai da ya kashe min ido ɗaya, “Daddy barka da dawowa” “Barkanmu dai Suhaima, tun da Hassan ya zo dole Hussaina ma za ta zo, shi kenan an bar min Uwa ita ɗaya a gida ko?” Rufe fuska Suhaima ta yi tana faɗin “Kai Daddy ai da an yi sallah zan koma wurin Hajiya Umma” “Ke ɗin? Ai tun da Hisham ya zo shi kenan” Ɗakinsa na shiga na barsu suna tattaunawa ruwan wanka na haɗa mishi sannan na fitar mishi da jallaɓiyan da zai saka yana shigowa na fita na barshi ya shirya tun da an kusa kiran sallah. Gabaɗaya muka haɗu a falon amma ban da Hisham domin ya ƙi fitowa Suhaima ce ta ɗibar masa nashi ta kai masa ɗakinsa. Ranar jajibe bayan mun gama aikin miyar gobe sallah, daga ni sai Hajiya muke aikin, dan Suhaima ta tafi lalle da kitso ta so mu je tare naƙi dan kar aiki ya yi wa maman su yawa. Daddy ya kawo min kayan sallah dogayen riguna biyu sai atamfofi biyu wanda aka yi wa ɗinkin riga da zani sai himar guda biyu da takalmi kafa biyu, sai jaka da sarƙa da ɗan kunne. Rumgume shi na yi tare da faɗin “Na gode Amnoor! Allah Ya ƙara arziki” Murmushi kawai ya yi tare da fita a ɗakin. Suhaima da Hisham duk ya ba su nasu, haka ma mahaifiyar su da na shi mahaifiyar. Bayan shan ruwa ina wanka na ji wayata na ringing kafin in fito har ta katse. Ina dubawa naga Maman Nafisa ce, kiranta na yi na ji muryan Fiddoh “Nuratun baba!” Ɗan murmushi na yi domin na santa da zolaya. “Fiddon baba yau ana gida kenan? To ya ibada ya su mama da baba?” Fiddoh ta ce “Duk suna nan lafiya lau, yau da mijinki ya gwangwaje baba da manyan shadduna na sallah da murna ya zo yana nuna wa maman mu wai ga shi mijin Nuratu ya yi mishi kayan sallah. Mijinki na da kirki dan nan ma ya kawo mana” Wani irin farinciki nake ji a raina duk da yana musu fiye da haka amma jin yabon da ƙanwata ta yi masa ya faranta raina. Can na ji muryan Zaliha cikin karaji tana faɗin “Aunty Amnoor! Daddy ya kawo mana kayan sallah har da Maman mu, da ni da Aunty Fiddoh, Abban Amrah ya ɗinka min leshi ya sai min abaya da hijabin da ake ya yi, dan Allah ki ce wa Daddy da Abba na gode sosai gobe sallah zan zo kuma tare da Aunty Fiddoh da ƙawayena za mu zo miki sallah...” Muryan Maman mu na ji tana faɗin “Ke ba ni wayar nan, marasa hankali daga ke har Firdausin ba ku da nutsuwar magana” Juyowa na yi ina kallon shi, murmushi na sakar mishi ina mishi alama da 'yan yatsuna biyu na ya jira ni minti biyu. “Maman mu ina yini? Fatan an sha ruwa lafiya?” “Lafiya Lau Alhamdulillah, Nuriyya Alhaji Aminu ya kawo mana abin arziki harda kayan abinci da de abubuwan buƙata, ki taya mu masa godiya Allah ya ƙara arziƙi” Kallonsa na yi tare da faɗin “In Sha Allahu Mama” Daga haka muka yi sallama da ita, ajiye wayar ina kallonsa farinciki fal raina, gaban mirror na je na shafa turare tare da kasa wani 'yar rigan barci mara nauyi. Gyaran murya ya yi. “Ga ni nan zuwa” Gyara gashina na yi tare da ɗaure wa, ta jikin madubi na kalli rigar ni da kaina na ji kunyar kayan, domin komai a bayyane yake ba ma kamar Breast ɗina da suka fito sosai. Daga can inda yake yana kallon yanda ta tsaya tana matse 'yan yatsun hannunta, murmushi kawai ya yi tare da yi mata alamar ta zo da hannunsa a hankali take tafiya cikin sigar jan hankali wanda hakan ba ƙaramin tafiyar da shi ya yi ba, ganin yanda ƙirjinta ke motsa wa tare da hips ɗinta. Gyara zaman shi ya yi sosai domin ya fara jin zandariyar shi na zillo, a hankali ta kai mishi kyakkyawan rumguma wanda ya sa shi sauke ajiyan zuciya nan take, hannuwanshi ya kai bayanta tare da shafowa yana faɗin. “Amariyata...” Bakinta ta kai kunnen shi tana faɗin “Amnoor! Ka yi min komai a rayuwa! A lokacin da nake cikin ƙunci Allah ya turo ka rayuwata ka tsaya min ban san dame zan saka maka ba, ka soni, ka ƙaunace ni, ka tallafi iyayena ta hanyar musu muhalli me kyau, sannan ba ka barsu haka ba sai da ka basu komai na jin daɗi, dukiya ne, sutura, abinci, da kuma sana'a bayan hakan ka ɗauki nauyin karatun ƙanwata. Abban Amrah ma ya taka rawar gani, ina ji Zaliha tana faɗa min abin alkairin da yake mata, zuciyata har ta fara tunanin ko dai yana sonta ne, sai da na tuntuɓeta sai na ji saɓanin haka, ashe ɗiya ya ɗauketa. Kalamai sun yi kaɗan wurin gode maka. Ina sonka mijina, ina ƙaunar ka mijina. Ina roƙon Ubangiji da ya faranta maka ya buɗa maka ya kuma kare ka daga dukkanin sharrin abin ƙi alfarman wannan watan da muke ciki. Allah Ya tsare ka daga sharrin masu sharri” Cikin jin daɗi ya ce “Allahumma Amin Ya Hayyu Ya Ƙayyum Masoyiya” Daga haka wasan ya fara canza salo yau ita ke buduri domin ta rikita shi ta kwance mishi notikan kanshi wasu abubuwan ma bai san yana faɗar su ba, illa riƙe ƙugunta da ya yi yana cinye bakinta, wani irin having sex yake da ita cikin nutsuwa da kwanciyar hankali, an yi wurgi da filo ƙasa gabaɗaya hatta zanin gado yau ya san an yi buduri, gadon kanshi yau ya sheda da Amnoor ta haddace darasin sosai, tun da ga shi tana bitar shi. “Sannu ɗiyar albarka! Ke kan kin cika 'yar baiwa...” Rufe bakinshi ta yi da nata tana sauke ajiyan zuciya, juyata yai ta dawo ƙasa ya haye samanta nan ya shiga harkan arziki yana binta wuta-wuta. Hannuwanta ta zuba a wuyanshi tana mishi wani irin tsumamen kallon da ya sake gigita shi, “Irin wannan kallon ai sai ki sa na mance da sunana ma.. Sannu kin ji? Kin shayar da ni zumar da ban taɓa jin irinsa ba” Kashe masa ido ta yi tare da kai yatsunta biyu tana zagaye lips ɗin shi cizon wasa ya sakar mata, cikin wani irin sauti can ciki ta ce “Washhhh Allah zafi!” Lumshe ido ya yi tare da zungura mata nan take ta riƙo shi tana faɗin “Ahhahhh daɗi!” Sun jima suna sambatun su kafin suka nutsu. Da sassafe ta tashi ta suka fara hidimar girki sai da suka gama sannan suka yi wankan tafiya masallaci. Bayan sun dawo ne aka fara rabon abinci duk tare da Hajiya Laraba suke yi wannan aikin. Sai wajejen sha biyun rana kafin suka samu nutsuwa yau kan ko ya zo mata wallahi ba za ta moru ba, dan ta gaji sosai. (Kayyasa! Ni kuwa na ce ba ki ga ya zo ɗin ba ne, tun yaushe in ya rikita ki za ki Gwale masa..🤭) .......Tafe suke suna 'yar hira irin tasu na 'yammata duk da dai ba ta ji daɗin rashin zuwan da Fiddoh ta ƙi yi domin sun shirya a kan za su taho tare sai kuma ta ce ta fasa tana da wurin zuwa, haka dai suka nufi gidan Nuriyya ita da ƙawayenta. Fiddoh kuwa daman ta amsa mata ne kawai ba wai don za ta je ɗin ba. Dan yau tana son shan ruwa kwana biyu ba ta samu ta shaƙi iskar sararin samaniya ba. Suna fitowa ta nufi gidan Emanuel wanda yake ƙasan unguwarsu domin ya daɗe da tashi a gidan su. Kasancewar bai san da zuwan nata ba ne ya sa shi gayyato wata yarinya domin ba zai iya zama har na wata guda bai juye madararsa cikin ƙwariya ba. Tun daga falon ta fara jin wani yanayi da ke nuna alamar da mace a ɗakin cikin ƙunar rai ta bankaɗe labulen nan kuwa ta iske su yana shirin having sex da yarinyar wani uwar ashar ta ƙunduma wanda ya sa shi sauka da sauri dan ba ƙaramin shakkar ta yake ji ba. “Kan abu kazan uban can! Wacce shegiyar ce wannan? Ema! Oho daman kwana kake da wasu ƙwailaye masu cinye kamar muciya shi ya sa kwana biyu ba ka cigiyata kenan? Ke za ki tashi ne ko sai na ci kan uwar...” Da sauri ya riƙe Fiddoh ganin gadan-gadan za ta afkawa yarinyar ya san kuma idan ya barta sai ta yi wa yarinyar mugun duka. Ita kuwa yarinyar tsayawa ta yi tana kallon Fiddoh domin ba ta fahimtar me take cewa kasancewar ta Iyamura. Cikin harshen Iyamuranci ya cewa yarinyar ta saka kayanta ta fita yanzu nan zai nemeta. Sai da ya ga lallai yarinyar ta yi nisa sannan ya sake fito ya je ya ƙulle ƙofar. Cikin harzuƙa ta fara kai mishi duka tana faɗin. “Mara mutunci jiran kwana talatin ne ba za ka iya mun ba? Na rantse da Allah ba zan sake zuwa wurinka ba, ba ni mukullin ƙofar!” Salin alin ya miƙa mata mukullin nan ta fita cikin ƙunar rai ta nufi wurin Dalil. A can ɗin ma faɗa suka yi da Suhaima wannan lokacin ma sai da suka tarawa kan su jama'a domin ta je ta same shi zaune da Suhaima suna hira tana ba shi abinci a baki, ba wai wani abin suke ba, tana shigowa kenan suka fara faɗa kamar karnuka. Ya yi lallashi da ban haƙuri a kan Fiddoh ta ƙyale Suhaima ina! Duk wani ban haƙuri ya yi don kar su tarawa kan su mutane amma sun ƙi bari, shi damuwar shi kar hukuma su shigo ciki dan wancan lokacin Alhaji Aminu ya gargaɗeshi kar ya sake ganin shi da Suhaima. Janye Suhaima ya yi yana faɗin “Ya isa haka! Wane irin shirme ne kuke yi haka? Fiddoh na ce miki babu wani abin da yake tsakani na da Suhaima kin ƙi yarda ya zan yi miki gaisuwar sallah fa kawai ta zo min wallahi bayan shi ba mu yi wani abun ba, kuma wallahi ba mu taɓa yin komai ba...” Buɗar bakin Suhaima sai cewa ta yi “Ke kariya mun yi sai me? Kuma cewa ya yi na fiki daɗi da aji, saboda ke ko wani kare da biri binsu kike yi ko ba ka faɗa ba?” Suhaima ta ƙarasa maganar tana kallon shi , cikin zare ido Fiddoh ta ce “Haka ka ce ko?” A rikice ya ce “Suhaima ba mu yi haka da ke ba fa...” Wani irin cakumar junansu suka yi nan suka shiga naushe-naushe cikin haka Fiddoh ta buga kan Suhaima ya fashe. Jama'ar da suka taru ne wani daga cikin su ya kira 'yan sanda haka aka kwashe su gabaɗaya zuwa police station har shi Dalil ɗin. Wanda zuciyar shi ke harbawa domin Alhaji Aminu ba ƙaramin jan kunne ya yi mishi wancan lokacin ba. Ina kwance a falo su Zaliha kuwa suna cikin gida suna ɗaukar hotuna a wayana daman ni na san abin da ya kawota kenan hoto. Daddy ne ya shigo direct ya yi wucewar shi wurin abinci yana faɗin “Madam a zo a ba ni abincin mana” Da ƙyar na miƙe saboda jikina da ke min mugun ciwo ga shi a hakan wai zan yi wani girkin saboda baƙin shi da za su zo. Kwanukan wanke-wanken ma na tattara su wuri guda ne ina jiran shigowar Zaliha dan haka zan sa ta dole sai sun wanke min dan ba iya wa zan yi ba. Jikin a kasalance nake zuba mishi abincin “Kina lafiya?” Yamutsa fuska na yi tare da faɗin “Wallahi na gaji ne sosai bayana kaman zai ɓalle” Cokali ya ɗauka yana faɗin “Allah Ya ƙara sauƙi sai ki sha magani ai” Abinci ya fara ci ni kuwa komawa na yi na kwanta a kujera, kallon wayarshi dake haske yai tare da ɗauka. Ai ban san lokacin da na miƙe da sauri ba jin ya yi mugun ƙwarewa da sauri na nufi wurin tare da kai kofin ruwa bakin shi ina shafa kan shi. “Sannu Daddy” Buɗe idanunsa da suka canza launi ya yi tare da miƙewa yana ƙwalawa Hajiya Laraba kira. Kallona yai tare da faɗin “Yi sauri ki kira min Hisham” To kawai na ce masa sannan na nufi hanyar fita. “Na manta dawo bai jin daɗi” Ajiyan zuciya na sauke domin haka kawai ban son ma raɓan inda Hisham ɗin yake, wanda tun zuwan na shi ba mu haɗu ba, “Wannan yarinyar? Hmmm! Sai na yi wa abun tufkar hanci wallahi, me raba ni da Suhaima ko...” Hajiya Laraba da ke fitowa ta ce “Me Suhaiman ta yi kuma? Oh! Ni Balaraba wannan yarinyar dai ba za ta bar ni in huta da ƙananun magana ba” Cikin ɓacin rai ya ce “Yanzu fa Hon. Sa’id ya kira yana sanar min da cewar an kamata suna station” #Ayshajb. #Amnoor. #Sadstory #Lovestory #Sexstory #Sisterslove #Paidbook ₦500. 2389596965 A'isha Jubreel Zenithbank. A tura wa wannan Number shedar biya. 09079740079 [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Page 36. *Domin ki ƙanwaty, Maryam Usman Turare much luv dear. Wannan page naki ne.* Subscriber My YouTube channel Muna ɗora littafanmu a can. https://youtube.com/@farinjinihausatv.5609?si=4jZwznZJHugMg4VU Saboda tsananin takaicin abin da Suhaima ta yi kasa tuƙa motar ya yi. Abban Amrah shi ya amsa yana tausar shi a kan ya yi haƙuri, “Ka san ɗan yau, ka haifeshi ne ba ka haifi halinsa ba, dan Allah ka danne wannan fushin naka...” Dakatar da shi Alhaji Aminu yai zuciyar shi na wani irin ƙuna “Kamar ni da girmana, da mutuncina, a ce kullum ina hanyar karɓo Suhaima a police station? Wannan yarinyar ta isheni! Karatu taƙi ta mayar da hankali ta yi shi, ba damuwa ba dai aure take so ba? Zan yi mata tun kafin ta ɗauko min abin kunya, tun kafin ta watsar min da mutuncina a idon jama'a zan aurar da ita” Hon Sa’id dai shuru yai mishi domin idan Aminin nasa ya ɗau zafi ba ya jin lallashi. Haka suka isa station ɗin. Cikin girmamawa 'yan sandan suka shiga kawo gaisuwa tare da musu jagora wurin mai gidan nasu. Suna fitowa Abban Amrah ya ce a sake su duka. Haka aka buɗe su suka fito, kallo Dalil ya yi rai a haɗe ya ce “Ka zo gida ka same ni” Sunkuyar da kai Dalil ya yi zuciyar shi na bugawa da jin furincin Alhaji Aminu. Fiddoh kuwa ba abin da take sai kallon Alhajin tana zabga uban murmushi. Ko zafin bakinta da ke a fashe ba ta ji domin ganin Alhaji Aminu da jin muryan na shi ya tafi mata da raɗaɗin komai farinciki take ji a ranta tare da wani irin shauƙi. Kallon Suhaima ta yi tare da lashe baki harda lumshe ido ta yi kana ta ce “Sexy guy...” Naushi Suhaima ta kaiwa bakinta sai dai kafin hnanun nata ya isa Fiddoh ta riƙe tana mata wani irin banzan kallo, “Ki shiga nutsuwarki domin na kusan zama Maminki, zan auri mahaifinki dan shi ne murdin raina, shi ne mafarki na, kuma farincikin rayuwata” Cikin ihu da jin zafin furucinta Suhaima ta ce “Shashasha ki ma daina wannan tunanin domin fasiƙa ƙazama mara asali irin ka ba ta da gurbi a gidanmu, Uban ki ma ɓarawo ne an gaya miki ban da labarin ki ne? wallahi tallahi kika sake irin wannan maganar saina illata ki!” Riƙe haɓa Hon. Sa’id ya yi yana kallon ikon Allah, Alhj Aminu kuwa wani ƙazamin kallo ya watsawa Fiddoh tare da jan dogon tsaki ya fisgi hannun Suhaima suka fita. Da sauri ta biyo bayansu tana faɗin “Koma dai mene ne saina mallake...” Ba ta ƙara sa maganarta ta ba Abban Amrah ya tari numfashinta da faɗin “Hauka kike yi domin ba abin da zai yi da ballagazar karuwa irin ki, matar shi ta farko naushi ɗaya za ta miki ta ɓalla ƙasussuwan jikinki, ita kuwa Amariyarsa ba ta bar ƙofar da wata mace za ta burge mijinta ba, idan za ki je ki nema ɗan' iska irin ki gwara tun wuri ki kama hanya domin kuwa a nan kin makaro, ba ki da gurbi, kariya kawai. Kuma wallahi idan na sake samun labarin kina bibiyar shi ba za ki ji da daɗi ba” Sai da Abban Amrah ya yi mata tas sannan ya shiga mota suka baɗe ta da ƙura. Wani irin ihu Fiddoh ta saka tare da zubewa bisa guiwowinta tana sakin wani azababben kukan da tun da take ba ta taɓa yin sa a rayuwarta ba, domin ba'a taɓa yi mata ƙazamin zagi da cin fuska irin wanda Abokin Alhaji Aminu ya yi mata ba. Ta yi kukan da tun da take a duniya ba ta taɓa yin irinsa ba, sannan ta kama hanyar gida tana shiga gidan ta faɗa jikin Maman su da ke zaune tana aiki “Subahanallahi Firdausi! Me ya samu fuskar ki? Wa ya taɓa min ke? Wa ya saka ki kuka?” Lokaci ɗaya Maman su ta jero mata wannan tambayoyin, cikin wani irin sheshsheƙan kuka me shiga jiki ta ce “Maman mu faɗa muka yi da yarinyar Alhaji na, Maman mu yau an ci mutuncina an yi mini zagin da tun da kika haifeni ba'a taɓa yi mini irinsa ba, Maman mu a gaban Alhaji na, amininsa ya zage ni, ya kirani da karuwa, ballagaza, ɗiyar sa ta yi min gorin dangi Maman mu wai ba mu da asali... Da sauri Maman Nafisa ta rufe bakin Firdausi hawaye na zubo mata. Cire hannun Maman tasu ta yi tare da faɗin “Akwai wanda ya isa ya kaucewa ƙaddarar sa ne Maman mu? Ba yin kaina ba ne! Zuciyata ce take son shi, ko laifin ne dan na so shi? Wallahi Maman mu ina son Alhaji sosai ban taɓa jin zafi da ƙunci irin na yau ba, kuma wallahi ko dan na baƙanta zuciyar Suhaima saina auri mahaifinta, ni suka kira da karuwa! Wallahi saina addabi rayuwarsu hatta uwar ta ba zan sararawa ba” Runtsa ido Maman Nafisa ta yi tana jin zafin abin a zuciyarta musamman ma kalmar *Karuwa*. “Ki yi haƙuri Firdausi, ki fita rayuwar... Miƙewa Fiddoh ta yi zaune tare da harɗe ƙafafunta tana faɗin “Wallahi tallahi ba zan barsu ba, muddin da rai a jikina saina addabi rayuwar Alhaji kuma saina aure shi” Ta ƙarasa maganar hawaye na zubo mata. Matsowa Zaliha ta yi jikin Maman Nafisa tana sauke ajiyan zuciya domin ita ma abin da aka yi wa 'yar'uwatata ya taɓa zuciyarta tagumi ta yi tare da faɗin “Ina danginmu suke? Mu 'yan asalin ina ne? Domin ni ma an sha goranta min kuma har gobe ana yi mini gorin dangi dan Allah Maman mu ki faɗa mana” Juyar da kai Maman Nafisa ta yi tare da faɗin. “Na so a ce Nuriyya na daga cikin waɗanda za su saurari wannan labarin”. **** Mutanen Bangaran ( Makiyayan shanu ) ko Larabawan Chadi rukuni ne na ƙabilun Afirka a yankin Larabawa da ke zaune a yankin Sahel na Afirka musamman tsakanin tafkin Chadi da kudancin Kordofan, wanda suke da mutane sama da miliyan shida. Ana kiran su Bangare a Sudan, Abbala, da Har ila yau, an san shi a gabashin Chadi da iyal DJINED da kuma Shuwa Arab a Kamaru, Najeriya da yammacin Chadi. Kalmar Shuwa ance ta samo asalin ne daga yaren Kanuri. Bangaran suna magana da harsuna dabam dabam, wanda aka sani da Larabcin Chadi. Duk da haka Bangāran na Kudancin Kordofan, saboda tuntuɓar masu zaman kansu da kuma Larabawan ƙasar Sudan makiyayan raƙuma ne na Kordofan, ya haifar da tasirin Larabci na Sudan a cikin yare na wannan yanki. Har ila yau, suna da salon rayuwa na yau da kullum na al'ada, kiwon shanu, kodayake a zamanin yanzu da yawansu suna rayuwa irin na kowanne mutum. Amma duk da haka, a tare ba dole ba ne dukkansu su ɗauki kansu al'umma ɗaya, wato, ƙabila ɗaya. An gabatar da kalmar "al'adar bangaran a shekarar alif 1994 ta Braukämper. Amfani da kalmar bangāran a siyasance a Sudan yana nuni da gungun ƙabilu masu magana da harshen Larabci masu alaka ta kud da kud da ke zaune a yankunan kudancin Darfur da Kordofan wadanda suka yi cudanya da 'yan asalin mutanen dake zaune da su a yankin, a cikin musamman mutanen Fur, mutanen Nuba da fula . Da yawa dai kawai zuriyar ƙabilun 'yan asalin da aka riga aka yi su ne kawai. [11] Mafi yawa daga cikin "Larabawa Bangaran" suna zaune a Chadi da Sudan, tare da 'yan tsiraru a Najeriya, Kamaru, Nijar, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da Sudan ta Kudu . Wadanda har yanzu makiyaya ke yin hijira a kan lokaci tsakanin wuraren kiwo a lokacin damina da wuraren koguna a lokacin rani. Harshensu na asali dangane da masana ilimi na da sunaye daban-daban, kamar Larabci na Chadi, waɗanda aka ɗauko daga yankunan da ake magana da harshen. A mafi yawancin karni na 20, wannan yare da masana ilimi suka san shi da "Shuwa Arab", amma "Shuwa" kalma ce ta yanki da kuma zamantakewar al'umma da ta fada cikin rashin amfani a tsakanin masana ilimin harshe da suka kware a cikin harshen, wanda maimakon haka suna kiransa "Larabcin Chadi" ya danganta da asalin masu magana da harshen da ake tuntubar su don wani aikin ilimi. Zuriyar gidanmu sun aminta da auren zumunta wanda suka taso suka taso tun iyaye da kakani. Sun cigaba da wannan auratayyan tsakanin 'ya'yensu har jikoki a haka suka fara yawa har suka zama babban zuri'a a garin Sudan. Asalin sunana Hamnah kamar a lokacin da na taso kowa so na yake yi saboda tsananin kyau da nutsuwar da nake da shi, sai dai ban cika kula mutane ba duk da sukan biyoni har gidanmu kasancewar na san gidanmu ba'a ba wa bare sai ban mayar da hankali kan maneman da suke min tururuwa ba, ilimi daidai gwargwado muna da shi amma ni karatuna ba mai zurfi ba ne. Ina da yayye mata da maza wanda suma duk cikin gida aka bayar da auren su muna da wayewa kasancewar dayawa daga cikinmu sun yi ilimin boko akwai masu aikin gwamnati, da masu kiyon shanu a cikin mu, gidan mu ya kasu sashi daban-daban kuma dukkan 'yammatan gidan kowacce tana da sana'ar yi, kamar ni da nake aikin turare kasancewar ina son ƙamshi sosai, akwai yayata Saliha wacce a wurinta na koya turaren kasancewar ita shago ma take da shi na turare da na koyar da abubuwa da dama tana gyaran amare, dan mijinta ya rasu wanda shi ma ɗan nan cikin gidanmu ne, yaron yayan mahaifinmu ne, ya rasu ya barta da ɗa, yanzu zaune kawai take tana sana'arta duk da a cikin 'yan'uwa akwai masu sonta sai dai taƙi yarda ta yi wani auren tana harkan kasuwnacinta tare da rainon ɗanta. Ashraf shi ne yayan mijin Saliha wanda ya rasu, shi ne wanda aka yi mana baiko duk da babu wata shaƙuwa ta soyayya tsakaninmu saboda ba nan ya yi karatunsa da rayuwarsa ba, domin ya tsallake ƙasa har Najeriya ya zo garin Barno nan ya yi karatunsa inda ya samu sani daga Akur'ani sosai, amma akwai fahimtar juna sosai a tsakaninmu, sannu a hankali lokaci ya fara tafiya har aka sanya bikina da Ashraf wanda ya tattaro ya dawo gida inda yake da garken shanu yana kiwon su, sai da biki ya zo daf kwatsam na haɗu da Saleh duk kyau da haɗu war da ake cewa ina da shi sai na rena kaina, domin shi Saleh babu macen da ba za ta so ya kasance matsayin mijinta ba, ta ko'ina ya haɗu ne matsalar shi talaka ne futuk, domin mu kan gidanmu akwai rufin asiri sosai, amma ba wai masu kuɗi can ba ne. Tsautsayi ya sa muka fara soyayya ba tare da kowa ya sani a gidanmu ba, ga shi da farin jinin 'yammata kowa son shi yake yi saboda tsananin kyawunsa. Da tafiya yai tafiya ne Ashraf ya lura da sauyi domin gabaɗaya hankalina ya karkata ga waninsa aikuwa da ya yi bincike ya gano da Saleh nake soyayya ran shi ya ɓaci sosai nan aka sake matso da bikina, hankali na ya tashi sosai domin a lokacin ina ƙaunar Baban ku sosai, haka muka rabu ba dan muna so ba, aka yi aure na da Ashraf. Dan so kan Ashraf yana so na sai dai shi irin mutanen nan ne masu bauɗaɗɗen halin tsiya da shegen ra'ay wanda ba ka isa ka canza ra'ayinsu ba, lokacin da na fahimci yana amfanin da sanin da ya yi a Alkur'ani wurin yin wasu abubuwa na tsubbu na so dakatar da shi amma sai ya gaza fahimtata daga wannan lokaci zaman lafiya ya yi ƙaranci a tsakaninmu domin ko a shimfid'a ba na yarda da shi, shi kuwa baya samun nutsuwa muddin bai keɓance da ni ba, dan tun daren farkon mu yake nan-nan da ni. Bayan ƙaura ce masa da na yi sai na fara ƙyamatar shi saboda ya yi nisa a harkan tsubbun da yake yi. Zama dai ya ƙi yin daɗi sai da ya sake ni, lokacin ina da ƙaramin ciki wanda ni da shi duk ba mu sani ba, ba don ya so ba ya saka shi a gaba da fitina sai da ya sake ni daga baya ne na fahimci ina da ciki. Babana kuwa ran shi ya ɓaci sosai nan ya zuciya ya ce lallai in koma ɗakina ni kuwa na kafe ba zan koma gidan shi ba muddin ba zai bar wannan sana'ar da yake yi ba. Dan a lokacin ina ji da taurin kai ni ma ga kafiyar tsiya, dan in na ce zan yi abu to fa babu shakka sai na yi, kamar dai ke. Ta kalli Fiddoh wacce ita ma kallon Maman su take. Zaliha ta ce “To cikin kuma fa? Ya aka yi da shi?" Ajiyan zuciya Maman Nafisa ta yi sannan ta ci gaba da ba su labarin. Da Babana ya kafe kan na koma na yi rantsuwar ba zan sake zaman aure da Ashraf ba, bayan haka na je na samu Ashraf na ce mishi ko ya saka ba ki a barni na auri zaɓin raina ko kuma wallahi cikin da nake da shi in zubar da shi. Nan hankalin shi ya tashi sosai ya dinga lallashina da in yi haƙuri kar ina zubar mishi da ciki, ya yarda a kan zai saka baki Babana ya ƙyale ni amma na bari sai na haihu sai na ba shi abin da na haifa tukun, nan ma na ce ba zan ba wa matsafi jaririna ba, ya buga ya raya na ce ban san zancen ba da jariri ba. Haka dai ya yi magana da ke shi idan ya yi wa baban mu magana ya na jin maganarsa sosai. Amma baban mu ƙarshe korata ya yi ya ce in je in samu Saleh shi babu ruwan shi da ni, kuma bai yarda in zauna cikinsu ba, in je in yi auren tun da shi na zaɓarwa kaina. Nan fa hankalina ya tashi na rasa inda zan saka raina, dan ya ce kar kowa ya yarda in zauna a gidan shi. Ƙarshe gidan su baban ku na tafi, yaya Ashraf shi ya ce in je can a nan na samu Uwar goyon shi kasancewar shi maraya ne. Nan muka zauna tare lokaci-lokaci yaya Ashraf yakan kawo min kayan abinci duk don na kwantar da hankali na haifi cikin jikina lafiya domin ya ƙwallafa rai a kan ciki, ni kuwa in ya zo, kullum da baƙar maganar da nake faɗa mishi dan ta silar shi mahaifina ya kore ni, saboda mahaifiyata ba ta raye, domin tun ina ƙarama Maman mu ta rasu. Duk dai bai damu ba, shi dai yana hidimtawa cikin, Saleh kuwa tun da na zo gidan ba mu haɗu da shi ba. Domin Uwar riƙon na shi ta ce har sai na haihu an ɗaura mana aure kafin muga juna. Lokacin da cikin ya shiga watan haihuwa haka Ashraf zai yi ta kawo min rubutu ni kuwa sai in ƙi sha, dan ina tunanin wani mugun abu ne yake kawo min sai da ya yi min rantsuwar shi ba wani mugun nufi a zuciyarsa kafin na yarda na fara sha, haihuwar kuwa ya zo min cikin sauƙi lokacin da na haifi Nuriyya. “Daman Ba baba ba ne baban mu duka? Suka haɗa baki wurin tambayarta. Gyaɗa musu kai ta yi sannan ta cigaba. Bayan arba'in aka ɗaura aure na da baban ku, auren da har gobe nake da-na-sanin yin sa saboda sam halayyarss ba shi da kyau. Na sha wahala da shi domin tun da aka ɗaura auren ya ɗauke ni daga cikin gidan su zuwa wani wajen, ɗan aiken da nake samu daga yaya Ashraf duk babu, na san bai ji daɗi ba, domin sau da dama yakan zo ya ɗauki Nuriyya saboda tsananin ƙaunar da yake mata yana kashe mata kuɗi sosai. Baban ku kuwa ya ɗaura karan tsana a kan Nuriyya a cewarsa duk ta silarta ne bai sameni a cikakkiyar mace ba. Bayan aure na da baban ku, ya auri mata uku duk kuma ya sake su, a waje zai nuna musu kuɗi, yana musu faɗi ga shi da iya ɗaukar wanka Uwa Uba kashe mace da kalamai, matan sun ɗauka shi wani me arziki ne ganin irin suturan da yake sawa, sai sun shigo sun ga ba haka ba ne domin ko abinci bai ajiyewa lokuta da dama Uwar riƙon shi ke ciyar da ni. Idan suka ga haka nan fa aure yake ƙare wa. Ni kuwa na zama 'yar kallo domin haka nake zama ina kallon diraman shi da matan shi, lokacin da na yi cikin Firdausi a lokacin Uwar goyon shi ta rasu. Na yi kuka sosai domin ita ce me temaka min da abinci, ana gama hidimar mutuwa ya ce shi fa Najeriya zai zo dan an ce ana samun harka sosai, nan ma na ji baƙin ciki sosai, saƙo kawai na aikawa yaya Ashraf cewar za mu komo Najeriya daga nan ban sake jin su ba. Na sha wahalar rayuwa a hannun babanku domin zuwar mu nan komai ya sake lalacewa nan ya shiga harkan caca sace-sace ke duk wani harkan banza da shi ake yi zan ce neman mata ne kawai ba ya yi, amma shi ma ba ni da tabbacin yana yi ko baya yi, nan ma sai da ya auri mata biyu Maman su Audu ce Allah ya yi zaman zai ɗore da ke ita ma ba ta barshi haka ba ya sha tafiya ya yi sati ba tare da na san inda ya je ba, kuma ba ya ajiye min ko ƙwayar hatsi haka zan yi aikatau in samo abin da za mu ci. “Tab! Lallai sannu da ƙoƙari Maman mu! Ai haƙuri kan kin yi da babanmu har yanzu kuma kina kai to amma kina jin labarin 'yan'uwan naki?” Cewar Fiddoh. Maman Nafisa ta ce “Duk suna nan lafiya.." Caraf Zaliha ta ce “To yaushe za mu je?” Kallon Zaliha Fiddoh ta yi tare da faɗin “Ai baban ta ya ce kar ta koma ga ahalinsa. Sunkuyar da kai Maman Nafisa ta yi tare da faɗin. “Hmm! Ai ya rasu tun dawowar mu ba jimawa, da ke lokacin ina samun magana da Saliha ta wayar baban ku ita take sanar min da rasuwar” Duk sai suka yi shuru suna jin babu daɗi a ransu. “Amma ya kamata ki je gida tsawon shekaru fa ba ki je ba, izuwa wannan lokaci mun samu cigaba tun da mijin Noor yana iya ƙoƙarinsa a kanmu” Cewar Fiddoh tana ƙoƙarin shiga bayi jin ana kiran sallar magariba. ..........Abban Amrah yana faka mota Suhaima ta yi saurin fita dan ta san Daddy a cike yake da ita, aikuwa shi ma ya fita da sauri da zummar cin ƙaniyarta sai dai Aminin nasa ya dakatar da shi tare da lallashinsa kan ya ƙyaleta har yanzu giyar ƙuruciya ke ɗaiwaniya da ita Alhj Aminu bai ce komai ba har Abban Amrah ya yi masa sallama yana faɗin “Sai mun zo diner anjima dan kasan ban taɓa cin girkin Amariya ba, yau da ni da za a yi wannan bushashan” Suhaima kuwa tana shi falon ta fara ƙoƙarin shigewa ɗakin Amnoor miƙewa Hajiya Laraba ta yi tare da faɗin. “Ina kike shirin zuwa?” Tsayawa ta yi zuciyarta na bugawa dan ba ta tsammaci maganar mahaifiyarta ba. Ba ta aune ba taji ta sauke mata yatsu biyar bisa kuncinta hagu da dama. “Kina ƙoƙarin zubar mana da mutunci ke har kin yi wayon bin namiji gida? Oya muje in duba ki dan wallahi ban yarda da ke ba Suhaima” Cikin kiɗimewa Suhaima ta ce “Wallahi tallahi Momy ƙalau nake....” Saukar bulala ta ji da jikinta nan take ta saka ihu tare da ƙwalawa Amnoor kira. “Wayyo Allahna! Dan Allah Aunty Noor ki zo ki ceceni, wallahi tallahi Daddy ba zan sake ba Momy ki ba shi haƙuri, wayyo yaya Hisham..” A zuciya ya dinga sauke mata bulalan a jikinta. “Kar ka kashe min 'ya, wannan wane irin baƙin zuciya ne? Ka daina dukanta!” Nunata ya yi da ɗan yatsa yana faɗin “Ba ga irinta nan ba, to wallahi idan Suhaima ta ɗebo abin kunya sai dai ki tattara da ke da ita ku barmin gida shashasha mara lissafi, bari ki ji in gaya miki wannan ba soyayya bace! Ba tarbiyya bace! Wallahi kin ji na rantse miki kika sake min magana a kan hukuncin da nake yi wa Suhaima sai na saɓa miki.... Cikin ɓacin rai ta ce. “Sai me? Ka fito fili ka yi magana ka ce za ka sake ni ai tun da ka yi aure ka ɗauke hankalinka daga gare mu ƙarshe ba tura min 'ya ka yi wani wurin don a barka da matarka.... “Ya isa! Ya isa, kar ki yarda ki sake kirin gidan mahaifiyata da wani gun” Ya yi cikin muguwar tsawa, matsowa ta yi tana mishi kallon raini tare da kai hannu za ta janye Suhaima aikuwa cikin fushi ya zuba musu bulalan daga ita har Suhaiman. “Wallahi na faɗa maka ka daina duka min 'ya! Ka bar dukan Suhaima Aminu!” Bai saurara mata ba daga ita har Suhaiman. Sallame sallar na yi ba shiri jin irin kururuwan da Suhaima take yi tana k'wala min kira. Da sauri na fito wanda ku san a tare muka ƙaraso ni da Hisham, tare Suhaima na yi tare da faɗin. “Ka yi haƙuri Daddy...” “Matsa a nan!” Cikin tsawa ya yi min maganar tare da min nuni da gefe. Girgiza mishi kai na yi tare da riƙe Suhaima wacce ta ƙanƙameni tana kuka. Hisham kuwa cak ya tsaya yana kallon Suhaima tare da Amariyar mahaifin nasa wacce tun da ya zo gidan bai ganta ba sai yau. Ƙuru ya yi mata da ido yana sake jin sautin muryanta inda take ba wa Daddy haƙuri. Lumshe ido ya yi yana jin zuciyarshi na wani iri da sauri kuma ya buɗe ido jin Suhaima ta saka ihu tana kiran sunan Amnoor. Da sauri Amnoor ta ja Suhaima zuwa ɗakinta Hajiya Laraba ta ce “Ki dawo mishi da ita ya kasheta! Ai wallahi Aminu ni da kai ne, ba dai ka haɗa ɗi da Suhaima ka daka ba?Shuru Amnoor ta yi tare da faɗin “Haba Hajiya! Ta yaya zai dinga mata irin wannan dukan? Ai sai ya ji mata rauni maimakon ki rarrashe shi ya ƙyaleta duk irin kururuwan da take yi na ɗauka ma kina ɗaki ne, a she duk kina kallonsu gaskiya irin wannan dukan bai dace ba, duk da ba ta kyauta ba, amma ai ta ba da haƙuri..” Nuna Amnoor ta yi da yatsa tare da faɗin “Kar ki sake min magana irin haka, ina magana a kan 'yata ne da mijina dan wallahi zan ɓata ranki, Aminun ne zan lallashe shi? Shi yarone? Ko shi jariri ne? Ki je ki ɗauko Suhaima ki dawo mishi da ita, ba duka ba, ƙarshen duka ya kasheta, kai kuma na dawo gare ka, da ke 'yar gwal matar so, ta fito ta yi magana dole ka dakata da dukan ko? To na rantse da Allah ka sake taɓa lafiyar Suhaima ko, abin da zan maka sai ya ba ka mamaki” Da wani irin mutuwar jiki Hisham ya fita a falon yana jin wani irin abu ya toƙare shi a ƙirji, domin Amnoor kawai yake kallo zuciyar shi kuwa na wani irin yanayin da ya kasa fahimta, wayar shi ya ɗauka tare da kiran Munir ko sun ƙara so dan ya je ya ɗauko su a filin jirgi, tun yau yake son sanin inda take ba zai iya jira mai tsayi ba. Sake bulalan ya yi tare da zubewa kan kujera yana kallon Laraba, tsaki Hajiya Laraba ta yi tare da barin falon, ruwan sanyi Amnoor ta ɗauko tare da zama kusa da shi ta kai ruwan bakin shi. “Ka yi haƙuri Daddy” Ta faɗa tare da riƙe hannunshi tana murzawa cikin nata. Bayan kalmar haƙuri ba ta san abin da za ta ce mishi ba. Wayarshi da ya yi ƙara ne ya ɗauka yana magana ya ce mata “Ina abincin da na ce a yi wa baƙi na?” Ya fad'i haka tare da miƙewa tsaye. “Na kammala komai ai” Yana ƙoƙarin fita ya ce “Ki shirya komai ina dawowa” “Allah Ya tsare hanya” Cak ya tsaya tare da juyowa yana kallonta sunkuyar da kai na yi ƙasa ina murza 'yan yatsu na. Ji kawai na yi ya ɗago fuskata tare manna min kiss a goshi yana faɗin “Amin” Sannan ya fita a gidan. Ɗakina na nufa a falo na ci karo da Suhaima kallona ta yi tare da faɗin “Auntynmu irin wannan love haka? Naga Daddyna ai” Kame fuska na yi tare da faɗin “Allah Ya shiryar da ke Suhaima” “To Amin, amma ai gaskiya na faɗa. Ni kam ki lallaɓa Daddy idan Dalil ya zo a yi maganar aure kawai, dan wallahi ina son shi da yawa, ba zan iya barin shi da wancan karuwar tana zuwa mishi ba” Juyowa na yi ina kallonta kafin na ce “Suhaima wani abu ya taɓa shiga tsakanin ku?” A tsorace ta zare ido tare da faɗin. “Wallahi tallahi a'a Aunty, babu abin da ya taɓa haɗa mu, ko kiss komai bai taɓa min ba” Ajiyan zuciya na yi tare da faɗin “Allah Ya tsare gaba. Tun da karsashi soyayya ya goge zafin duka oya sai muje a tayani shirya abincin baƙi ko?” Suhaima ta ce “Ok mu gama sai na yi miki makeup dan ban ga kina irin kwalliyar nan ba” Share batun na yi muka nufi kitchen, sai da muka jera komai a daining sannan na koma ɗaki. Wanka na yi tare da yin alola na gabatar da sallar magariba ina cikin yin azkhar Suhaima ta yi sallama ta shigo zama ta yi tana faɗin “To in kin gama sai in miki” Kallonta na yi sannan na ce “Wai ke da gaske kike? Ni fa ban damu da wannan fenti da ake yi wa fuska ba” Gyara zama Suhaima ta yi tana faɗin “Tabɗi! Manyan baƙi Daddy zai yi kuma ma ba ki ga kwalliyar da Momy ta yi ba, Auntynmu ki zo kawai in gwangwaje ki da kwalliya dan in wanke fushin da Daddy yake yi da ni Please” Ganin lallai da gasken gaske take yi ya sa na ce mata “Bari na yi sallar lsha'i to” Ina idar da sallah kuwa ta sani gaba da fente-fenten fuska kusan minti goma sha biyar muna abu ɗaya dirin motar shi ya sa ni faɗin “Wai har yanzu?” Cikin sauri Suhaima ta ce “Sorry yanzu zan ƙarasa miki..” Ai bata rufe baki ba sai ga kiran wayarshi “Kin gani ko? Kwalliyar ya isa haka Please ban so ya zo yana jirana gwara ni na jira shi” Suhaima ta ce “Ai na gama ma ɗaurin ɗankwali kawai za mu yi” Leshi wanda ake yi wa ɗinkin zamani riga da siket wanda ya ji adon stone na fito da shi na saka bayan na shafa turare masu sanyin ƙamshi “Gaskiya Auntynmu turaren ki suna min daɗi sosai” Ɗan murmushi na yi tare da faɗin “Bari mu gama hidimar baƙi sai na ware miki wasu” Cikin murna ta ce “Wow! Ina godiya sosai” Tana gama ɗaura min ɗankwalin ta ce “Haɗuwa! Tsakani da Allah kin fito cas! Kin yi acan-acan bari mu yi hoto yanzu na turawa Daddy” Ba laifi kam, dan ko ni ma na yaba da kwalliyar. Haka ta ɗauke mu hoto sannan ta yi min, nan take kuwa ta tura mishi. Daidai lokacin da yake shirin sake kiran wayarta ya ga saƙon Suhaima buɗewa ya yi yana kallon hotunan ƙuri ya yi wa wayar sai yau ta fito fess a Amariya miƙewa ya yi tare da nufo ɗakin. “Assalmu Alaikum!” Kallon juna muka yi, aikuwa Suhaima me za ta yi bayan dariya. Amsa sallamar muka yi sannan Suhaima ta kama hanyar fita bayan ta yi mini raɗa a kunne, tana kallon Daddy da ya ɗauke kanshi daga kallonta domin har yanzu da saurin fushinta a ranshi bai huci ba. Harɗe hannuwa ya yi a ƙirji ya tsaya ƙare mata kallo “Alhamdu Lillah Ma Sha Allah! Very nice” Ya faɗa tare da haɗa 'yar manuniyar yatsarshi da babban yatsar alamar ta yi kyau sosai. Murmushi kawai na yi sannan na fara taku ɗaɗɗaya ina zuwa inda yake tsaye daidai kafaɗar shi na saka kaina tare da buɗe wayata na shiga Camera. Ji kake cat-cat na ɗauke mu hoto. Ina shirin barin jikinshi ya sake kamo ni tare da kai hannuwanshi ƙugunta yana zagayewa kanshi ya saka a wuyanta yana shinshinar ƙamshin jikinta kana ya dawo fuskarta, ɗan ƙaramin bakinta da ya sha man baki sai maiƙo yake nan ya dire ido tare da kai bakin nashi kan lips ɗinta yana wani irin sauke mata zazzafan numfashi runtsa ido ta yi tare da suke ajiyan zuciya daidai lokacin da ya fara tsotsar lips ɗinta. _Shin ko burin Fiddoh zai cika na auren mahaifin Suhaima? Yaya batun furucin da Hajiya Laraba ta yi wa Alhaji Aminu? Suhaima za ta cika burinta na Auren Dalil? Shin Dalil ɗin zai amince da ita? Zai zo ya amsa kiran da Alhaji Aminu ya yi masa? Ina labarin Emanuel? Yaya Hisham zai yi idan ya binciko kuma ya gano yarinyar da ya ɓatawa rayuwa ce take matsayin matar mahaifinsa? Shin zai haƙura da soyayyar da yake mata? Koma dai mene ne ku biyoni don jin yadda labarin zai kasance._ _Na kammala free PAGE. Don samun cigaban akwai Number asusu da kuma inda za ku tura shedar biya._ #Ayshajb #Amnoor #Sexstory #Lovestory #Sister'slove #Paidbook ₦500 2389596965 Aisha Jubreel Zenithbank. A turawa wannan Number shedar biya 09079740079 [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Page 37. Ku je ku yi Subscriber YouTube channel ɗinmu, mu ɗora littafanmu a can. https://youtube.com/@farinjinihausatv.5609?si=4jZwznZJHugMg4VU Lokacin ɗaya naji wani irin kasala na sauko min musamman yadda yake lashe laɓɓan bakina cikin nutsuwa yana shafo wuyana. Gabaɗaya sai jikina ya sake yanayin da yake tsotsar bakina shi ya tuna min da wani Romantic series ɗin da nake kallo, buɗe tsumammun idanunta ta yi wanda suka sake narkewa tana mishi wani irin tsumamen kallo, sannu a hankali suka fara kissing junansu ɗakin ya yi tsit sai k'arar fanka da sautin saukan numfashinsu da kuma sautin kiss ɗin da ke fita, murya can ciki ta kira sunan shi bayan ta zare bakinta a nashi “Amnoor lokaci na tafiya” Kashe mata ido ɗaya ya yi tare da hura iska a fuskarta kana ya ce. “Idan ina cikin wannan yanayi na shauƙi tare da 'yar matata mantawa nake da kaina, bare kuma wani lokaci. Mu je kar su suji mu shuru” Gyaɗa mishi kai tayi tare da daidaita nutsuwarta jin hannuwanshi ta yi cikin nata, a haka suka nufi falon. Tun dosowar su Hajiya Laraba ta kafe su da ido, wacce ta jima zaune tana jirar fitowarsu ta tsinewa Amnoor ya fi biyar cikin ranta, dan ta tsani yarinyar Alhaji Aminu ya fi mayar da hankalinsa gareta. Ko a ɗakinta yake muddin yaje sallamar Amnoor sai ya ci fiye da minti goma. Da wani irin kallo take bin hannayensu wanda ke saƙale cikin na junansu, lura da hakan ya sa na yi saurin zare hannu na daga nashi. Abban Amrah kuwa hararan shi ya yi. Ƙara sa wa ya yi wurin baƙin shi tare da gabatar musu da ni, nan muka gaisa sannan na fara ƙoƙarin zuba musu abinci Suhaima ce ta yi ƙoƙarin taya ni domin sun zuwanmu wurin Hajiya Laraba ta yi tafiyarta. Komawa gefe muka yi domin basu wuri nan Suhaima ta ce “Uhm Auntynmu da alama an tashi kan Daddy na da wannan kwalliyar, bayan daɗewa yana yaba kwalliyar a ɗaki, yanzun ma dai idanuwanshi ya ƙi barin kanki” Murmushi na yi tare da kallon inda yake nan kuwa idanuwana ya faɗa cikin nashi, kashe mishi ido na yi sannan na ɗauke kaina ina faɗin “Kai Suhaima ban da sa ido fa” Dariya ta yi tana faɗin “Ai gaskiya na faɗa Auntynmu”. Nan muka cigaba da hira har suka kammala lokacin da ɓakin za su wuce muka musu rakiya har wurin mota daman su uku ne, ɗaya daga cikinsu ne ya ce “Amariya ga wannan a yi haƙuri ba yawa” Karɓa na yi ina godiya. “Ai Aminu ba shi da mutunci a ce aure ana tafiya shekara biyu amma ba labari sai dai kawai muka ji a bakin Sa’idu gaskiya ba ka kyauta mana ba. Madam ni ma ga nawa a yi haƙuri mijin naki ne bai sanar mana ba” Dukkan su sai da suka min kyautar banjinta sannan suka ba wa Suhaima barka da sallah. Ciki muka dawo muna tattara kayan kwanukan domin Daddy ya tafi ya kai su masaukin su. Sallama muka yi da Suhaima ta nufi ɗakin mahaifiyarta nuna mata sarƙa da kuɗin da aka ba ta ta yi. “Mommy baƙin Daddy ne suka ba ni goron sallah, Auntynmu ma an bata nata...” Kallon da Hajiya Laraba ke yi mata ya sa ta yin shuru “Abokan kasuwancin shi sun ba wa amariyarshi kyautar sarƙan zinari da kuɗi ko? To ina nawa?” Cikin dubur-burcewa 'yar ta ce “To ai ke ce kika dawo...” Cikin zare ido ta ce “Tashi ki ba ni wuri shashasha wacce ba ta taya uwarta kishi, kuma wallahi kin ji na rantse in ba ki fita hanyar yarinyar can da ta ɗauke min hankalin miji ba, sai na saɓa miki” Turo baki Suhaima ta yi gaba tana faɗin “Babu fa abin da Auntynmu ta yi miki, kuma ba ta da mugun hali” Tana maganar ta wuce ɗakinta nan ta bar Hajiya Laraba zaune tana cinzo yatsa. Sai da na sake yin wanka sannan na zauna ina duba kyautar da aka yi min, sarƙa ce wacce nake kyautata zaton na zinari ne, sai kuɗi dubu ɗari. Ajiye su na yi ina Hamdala ga Allah sannan na kwanta bayan na yi addu'a dan yau ba nan zai kwana ba. Wurare sha ɗaya ya dawo gidan ɗakinshi ya wuce ya yi wanka sannan ya nufo ɗakinta nan ya tarar da ta yi barci, yana fitowa ya nufo ɗakin Uwargida. Tana zaune ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya, zama ya yi kusa da ita tare da kamo hannunta yana faɗin “Ba ki yi barci ba?” “Tun da ka zo sai ka sa na yi barcin” Murmushi kawai ya yi tare da murza hannunta “Abokan kasuwanci ka sun ba wa amariyarka zinari da kuɗi ina nawa suke? Ko ita kaɗai ce matar ka da za a yi mata kyauta?” Kan shi ya shigar wuyanta tare da faɗin “Iya zinari da wasu 'yan kuɗaden da bai taka kara ya karya ba ne, wanda idan kika ɓoye baƙin cikin ni ma zan ba ki fiye da su...” “Ni ce ma nake baƙin ciki dan an yi wa 'yar matsiyata kyauta?” “Ga zahiri kuwa na gani” Rai a ɓace ta ce “Aminu ka fita idona na rufe” Ware idanuwanshi ya yi yana faɗin “Wai na fita idanuwanki, ke har wani ƙwayar idanuwa gare ki? Ni da kullum ake narke min dara-daran idanuwa ana min yauƙi da yanga, magana ma ana min cikin sanyi da daɗi sauti, lafuza kuwa ɗaya bayan ɗaya suke fitowa, ta inda Amnoor ta fiki kenan, kina nan kina kishin banza tare da hassada dan a yi mata kyauta ke so nawa suka ba ki? Sarƙoƙin zinari gaji da su bila adadi don mai ya sa ita ba za ta ba ta? To ma wai me ye na ta da maganar bayan dawowa kika yi kika barsu a can? Hatta abinci cewa kika yi ke ba za ki iya girka wa ba, ita kuwa ina mata magana duk da ta gaji amma ba taƙi min ba, sai ga shi ta fitar da ni kunyar abokaina ta yi musu girkin da suka tafi suna yabon ta” “Ni kuma ana zagi na ba?” “Ni fa ba na son wani rigima, ki zo mu kwanta dan ina buƙatar hutawa” Wani dogon tsaki ta ja tare da faɗin “Ba zan kwanta ba, rigima kuwa an dinga yin sa kenan tun da kana nuna ita ta fini, wallahi sai Allah ya saka min, arzikin nan muna tare da kai ka yi...” Miƙewa ya yi daga kwance yana faɗin “Dakata! Da arzikina na aure ki, haka ita ma, babu wahalar rayuwa da kika sha da ni, kar ki yi wa kanki ƙariya” “Amma lokacin da muka yi aure yaushe ka yi suna da ɗaukaka, duk ba sai da na aure ka ba” Dafe goshinsa ya yi yana faɗin “Kin ga ya isa haka! Ki samu ki kwanta dare ya yi” “Ai ba kai za ka faɗa min dare ya yi ba, ka zo kana wani langwaɓe kai ba abin da zan yi maka, in za ka koma ɗakin ka ne to, dan ba za ka takura min ba mutum sai shegen jaraba..” Fincikota ya yi yana faɗin “Ki ka ce me? Ni kike gaya wa magana?” “Uwar me za ka yi to? Bayan sex akwai wani abin da ya kawo ka ne?” Kwantar da murya ya yi yana faɗin “Ki yi haƙuri mana, duk bai kamata kina ɗaga murya bayan kin san akwai yara a gidan ba” Duk wani maganar da take gaya mishi ya daure a tunanin shi za ta kwanta sun yi abin da ya dace amma taƙi yarda. Miƙewa ya yi da zummar fita ta kalleshi tare da faɗin “In aka kaiwa wata kwana na kuma ban yafe ba” Kallon up and down ya yi mata sannan ya ce “Wannan ne kuma ba ki isa ba, dan ba zai yuwu ina cikin buƙata ki tauye ni bayan ni ban tauye miki haƙƙin ki ba, Amnoor kuma matata ce, kuma ita ɗin mace ce mai biyayya da son faranta ran mijinta” Tana kallonsa ya fita a ɗakin. Daga jikin window ta kalli ya nufi ɗakin Amnoor ɗin, aikuwa kaman ta kurma ihu domin ta yi tunanin zai yi ta lallaɓata ne tana botsare masa sai ta ga ba haka ba ne. “Hmm! Ka yi na ɗan lokaci ne kafin na wargaza rayuwarku” Zama ya yi gefen gadon yana kallon yanda take sauke numfashi ga dukkan alamu barcin nata ya yi nisa kuma tana jin daɗin barcin. Yana ji kamar takurawa ce idan ya tashe ta, sai dai babu yanda zai yi dole sai ya sauke buƙatar shi zai samu nutsuwa, haurawa ya yi gadon tare da yaye lulluɓin da ta yi yana shafa fuskanta da yake nan fresh da shi, sannu a hankali ya zare mata dogon wandon barcin da ke jikinta, kana ya shiga ɓalle botuna gaban rigar har ya gama nan fresh breast ɗinta suka bayyana wanda suƙa ƙara cika ga nipples ɗin 'yan daidai dasu, ganin nonuwan nata shi ya sake rura wutar sha'awar shi nan ya ji zandariyarshi ya fara zillo yana neman agaji , kan shi ya shigar tsakiyar nonuwanta tare da laso bakinsu yana sauke wani wawan ajiyan zuciya, matso nonuwan ya yi duka biyun tare da saka bakin shi yana zuƙo su, buɗe idonta ta yi murya cike da barci ta ce “Amnoor barci nake ji sosai” Zare bakin shi ya yi daga kan nononta yana ƙaryar da kai wurin faɗin “Yi haƙuri 'yar aljanna, na san kina ƙoƙari da yanayi na, ba zan jima ba kin ji” Lumshe idanuwan da ke cike da barci na yi tare da faɗin “Ai yau ba nan kake..” Yana cikin zare mata rigar ya ce “Ita ta ba ni damar hakan” Kafa baki ya yi yana tsotsar nonuwan nata tare da laguda su, haka ya yi ta lagudo nonuwan yana tsotsewa kafin ya bari ya dawo bakinta a nan ne ta riƙe shi domin wannan yanayin tafi ƙauna, tana bala’in son kiss tana so ya dinga cinye laɓɓan bakinta. Nan ta watstsake daga barcin suka shiga ruɗa junansu. Hannun shi ya kai ƙasan mararta yana shafawa bakin shi kuwa na cikin kunnenta yana zagayewa da harshen sa. “Wai sai yaushe ne uhm?” Cikin raɗa ya yi maganar tare da danne mararta, “In Sha Allahu Muna addu'ar Ubangiji ya kawo masu albarka” Ta yi maganar tare da lumshe ido jin yana wasa da G ɗinta, sosai yake wasa da ruwan musamman ma da ta fara zubar da ruwa yana jin zandariyarshi na sake miƙewa, hannu ta kai tare da kamowa tana shafawa tare da matse saman, wani irin miƙa ya yi tare da sakin nishi, ware ƙafafunta ya yi tare da buɗe wurin sosai yana goga kan zandariyar, kamar wacce aka tsikareta haka ta rumgumoshi sosai jikinta domin yanayin da yake mata ba ƙaramin daɗi ne da shi ba, ga wurin ya yi jaga-jaga da ruwa yana tsoma kan yana lumewa a hankali “Wayyo Ashhhh Uhmmm” A hankali ya fara shigewa yana zare wa, “Dan Allah mana! Ka ci washhh Allahnaa...” “Uhm.... Ohhh! Daɗi!! Ashiiii...” Abin da take faɗa kenan wanda yake sake tsuma shi yana buga mata sosai, riƙe shi ta yi tana faɗin “Ƙwankwasona ciwo yake min” Zare jikinshi ya yi tare da sauko da ita ya nuna mata yanda za ta mishi Doggy style bayan ta dafa gadon ƙafafunta na ƙasa. Shafo G ɗinta ya yi sannan ya shiga zura zandariyarshi “Ohh!” Ta ce da ɗan ƙarfi domin abin ya shigeta sosai, jiki na rawa ya fara cinta domin wannan yanayin ma ya fi yi mishi daɗi, sosai yake zizara mata zandariyarshi yana matso nonuwanta da suke girgiza. “Sannu 'yar albarka, za ki dinga min irin wannan dan ya fi daɗi Ohh! Uhnnnn!! Amnoor! Zai zo buɗe min sosai ashhhhhhh...” Zubewa suka yi kan gado domin bayanta kamar zai ɓalle, haka ya bita ya ƙanƙameta sosai yana buga mata zandariyarshi har ya samu ya juye mata ruwan madararshi. Ya jima yana sauke ajiyan zuciya kafin ya bar jikinta yana faɗin. “Washh Allahna! Sannu da ƙoƙari Amnoor, Allah ya yi miki albarka ke kam 'yar aljanna ce In Sha Allahu” Lumshe ido ta yi tana jinshi ya ɗauketa suka yi toilte, wanka suka yi sannan suka kwanta maƙale da junansu. Washegari tana sallar asuba ta shiga kitchen haka ta daure ta ɗora musu abin kari tana kaiwa da komowa daga falo zuwa kitchen ɗin, Hisham da ke zaune a kujeran Daining sai ƙare mata kallo yake yi, “Wannan ce matar Daddy?” Tambayar da yake yi wa kan shi kenan shi ɗaya yana jan tsaki, Amnoor kuwa ba ta san ma yana wurin ba domin hankalinta na ga abin da take yi tana ƙoƙarin wanke kwanuka haka kawai ta ji kamar ana kallonta ɗan dakatawa ta yi tana jin zuciyarta na bugawa sauri-sauri jin saukan numfashin mutum gab da ita da sauri ta sake glass cup ɗin da ke hannunta tana dafe saitin zuciyarta tare ɗa'a runtsa ido, matsawa ya yi daga inda take yana binta da wani irin kallo sannan ya ɗauki flask ɗin ruwan zafi ya fita. Da kallo ta raka bayanshi sannan ta nutsu ta kwashe kwalɓan kana ta cigaba da aikinta. Rumgumar da ta ji an yi mata ne ya sa ta sauke ajiyan zuciya. “Barka da safiya Amnoor” Saitin kunnenta yai maganar tare da juyo da ita. Barin abin da take ta juyo gabaɗaya sannan ta kama fuskarshi bakinta ta kai kan na shi tana lasan laɓɓansa sannan ta sauke mishi zazzafan kiss tana faɗin “Da fatan ka tashi lafiya My...” Cak maganarta ya tsaya tana ƙoƙarin barin jikinshi ganin Hajiya Laraba tsaye tana wurga musu mugun kallo. Juyowa ya yi shi ma yana kallon abin da ya dakatar da ita daga maganar da take son yi. Dogon tsaki Hajiya Laraba ta ja tare da faɗin “Kin shanya mutane kina nan nanuƙe da miji ina abincin yake?” Sunkuyar da kai ta yi tare da faɗin “Barka da safiya da fatan kin tashi lafiya...” “Da ban tashi lafiya ba za ki ganni? Ki yi aikin da ke gabanki ban son shishshigi” Shuru Amnoor ta yi ganin Hajiyar ta fusata. “Ba na son fitina a kan me tana gaisheki ba za ki amsa ba kike faɗa mata magana?” “Sai ka rama mata maganar da na faɗa mata tun da ya maka zafi” Zai sake wata magana na riƙe hannunshi tare da langwaɓar da kai ina faɗin “Babu wani abu fa, kawai manta da batun” “Allah ko masoyiya Amnoor?” Ya faɗa yana kashe mata ido ɗaya abin da ya sake harzuƙa Hajiya Laraba ta shiga auna musu zagi kenan da sauri Hisham ya shigo tare da kama hannunta, wani mugun kallo yake aikawa Amnoor da shi, ita kuwa ɗauke kai ta yi kamar ba ta san ma yana yi ba. “Hisham ka ƙyale ni kawai, halin uban ku ya isheni tun da ya auro wannan 'yar matsiyatan yake wulaƙantani kullum yana tare da ita, ko tafiya na yi ba ya kira ya ji ya nake” Murya can ƙasa ya ce “Yi haƙuri Mommy” Fita Amnoor ta yi da sauri ta nufi ɗakinta tana ɗauke hawayen da ke zubo mata Suhaima ce ta tare ta tana faɗin “Dan Allah Auntynmu ki yi haƙuri da abin da Mommy ta yi miki...” “Za ki zo ki wuce daga wurin ko sai na zo na ɓallaki?” Cikin daka tsawa Hisham ya yi maganar fitowa Alhaji Aminu ya yi yana faɗin “Ta shi ka fice min da gani!” Miƙewa ya yi yana aikawa Amnoor mugun kallo tare da jan tsaki. Miƙewa Hajiya Laraba ta yi tana ƙoƙarin dakatar da Hisham ta ji Alhaji Aminu na faɗin “Kai dawo nan! Zo nan ka duƙa ka ba ta haƙuri, ita Amnoor ɗin sa'ar ka ce da za ka kalleta ka watsar tare da yi mata tsaki? Matar tawa Eyye!” “Kai Hisham wuce ka tafi! Ba zai yuwu ya duƙa ya ba wannan yarinyar haƙuri ba..” “Ki rufe min baki anan! Ban yi magana da ke ba, da Ɗana nake magana, za ka yi abin da na ce ne ko sai na ci mutuncin ka?” “Kallon Amnoor ya yi tare da faɗin ki yi haƙuri” Sannan ya sa kai ya fita a falon. “Wallahi ƙariya kike ɗana ya ba ki haƙuri, wacece ke da za ki shigo min gida ki ɗauke min hankalin miji sannan ki wargaza min kan yara? Ke 'yar matsiyata! Wallahi kin yi kaɗan” A razane Amnoor take kallonta ga hawaye da ke ci gaba da kwaranyo mata. “Mommy Dan Allah ki yi haƙuri” Mari ta kaiwa bakin Suhaima sai dai kafin hannunta ya isa Alhaji Aminu ya riƙe hannun yana faɗin “Suhaima wuce ɗaki” Da sauri ta bar wurin jikinta na rawa. Kallon Amnoor da ke zubar da hawaye ya yi tare da faɗin “Kamar yanda kike matsayin matata haka ma Amnoor take, yara kuma ni ne uban su, kuma dole su mutunta min mata! In kuwa suna da wani uban bayan ni ne sai in sani, na lura tun da ya dawo bai gaisheta ba, wani gani-gani yake mata irin ba ta isa ya gaisheta ba ɗin nan, to wallahi wannan rashin tarbiyyyan da kika koya mishi tun wuri ki sauya shi don ba zai zo min har cikin gida yana yi wa matata wannan ɗiban albarkan ba” Miƙewa na yi na bar musu falon dan ba zan iya ɗaukar wannan cin mutuncin da take mishi ba, ban ji zafin yanda take min ba, na shi nake ji. A ranar ba ta yi breakfast a gidan ba, gidan Hajiya Umma ta je ta sanar da ita abin da aka yi da wanda ba a yi ba. Ran Hajiyar ya ɓaci sosai da jin wai Nuriyya ke yi wa Balaraba rashin kunya shi kuma Aminu yana ɗaure mata gindi. Tare suka dawo gidan da ita. Ni kuwa tun shigata ɗakin nake kuka na rasa yanda zan yi da raina. Ina jin motsin shigowan shi na taso da sauri tare da rumgumeshi “Daddy dan Allah ka yi haƙuri da duk abin da ta ce kar ka yi fushi da ita, na san tana jin zafin ganin yanayinmu na ɗazun ne wanda ko da ni ce bazan ji daɗi ba, zauna bari in haɗo maka abinci naga Abban Amrah nata kiran wayarka ina ga yana jiranka ne” Riƙe ta ya yi sosai tare da kallon fuskarta ganin tana share hawayenta, shi ne ya dace ya lallasheta amma sai ga shi tana lallashinsa, wani sanyi ya ji cikin zuciyarshi a hankali ya furta “Ki bar abincin...” Da wani irin yanayi na rashin jin daɗi da karaya ta ce “Dan Allah Daddy Kar ka ce haka, wallahi na daure ne na girka duk don saboda kai kuma sai ka ce min ba za ka ci ba?” Ta ƙarasa maganar hawaye na wanke mata fuska “A'a duk ba abin kuka ba ne, ya isa haka bar kukan nan yana taɓa min zuciya...” Da sauri ta ce “To na kawo abincin?” Gyaɗa mata kai ya yi, aikuwa da sauri ta tashi har da 'yar murmushinta ta kawo mishi abincin. Bai yarda ya ci shi ɗaya ba, sai da ita ma ya ba ta a baki. Hannunshi ta kama har toilte ɗinta sannan ta fito tare da nufar ɗakinshi ta zaɓo mishi kaya masu wanda zai saka. Duk wannan abubuwan da take tana daure yanayinta ne bacci haka kuwa tana cikin firgici da tashin hankali ne sosai. A falo ta haɗu da Suhaima ta haɗa hannuwa biyu ta yi tagumi. “Yaya dai Suhaima?” “Yawwa Auntynmu na ce ya maganar da muka yi da ke na Dalil, kin tuntuɓe Daddy? Ko Dalil ɗin ya samu zuwa?” “Kai Suhaima nutsu mana ba jiya ne fa muka yi maganar bari zuwa anjima mana ai na mishi maganar” Haɗa hannuwa Suhaima ta yi tare da faɗin “Wow! Na san in kika tsaya min Daddy zai amince dan Allah ki lallaɓa Daddy sosai” Lumshe ido na yi tare da faɗin “In Sha Allahu Za a dace” Daga haka na wuce na barta zaune. Taya shi na yi ya shirya sannan ya kalle ni yana faɗin “Ba ki yi wanka ba?” murmushi na yi ina faɗin “Zan yi yanzu..” Zama ya yi yana faɗin “Je ki yi mana sai muje ki yi wa Maman Nafisa gaisuwar sallah ko?” Da wani irin hanzari ta ce “Dan Allah da gaske zan je gida? Wayyo daɗi na gode sosai My Lov..” Rufe bakinta ta yi da sauri tare da shigewa toilte ɗin, zama ya yi yana murmushi nan da nan kuwa ta yi wanka ta fito tare da shiryawa cikin shadda mai ruwan goro wanda aka yi wa ɗinkin doguwar riga. himar ta ɗauko za ta saka ya yi saurin cewa “A'a a bar himar ɗin nan mayafi za ki saka saboda in dinga kallon kwalliyar nan” “To my love yanda ka ce hakan za a yi” Murmushi ya yi tare da fito da wayarshi yana kallon sunan me kiran “Assalamu alaikum..” Tun bai idasa sallamar ba Hajiya Umma da ke zaune a falon ta dakatar da shi “Ka fito kai da sarauniyar taka ina jiranku” Kashe wayar ta yi. “Yaya dai na yi kyau kuwa?” “Wow! Sosai ma kuwa baby girl” Hannunta ya kama suka nufi falon ganin jama'ar da ke wurin ya sa ta zame hannunta da sauri tare da daidai fuskarta har ƙasa ta durƙusa tana faɗin “Barka da zuwa Umma..” “Ke dakata!” Da sauri ta ɗago tana kallon Hajiya Umma shi ma kuwa kallon mahaifiyar ta sa yake yi, kafin ya yatsar da idonshi kan Hisham ganin haka ya sa Hisham ɗin ɗauke kan shi, mayar da kallon shi ya yi kan Balaraba aikuwa ta yi mishi murmushi tare da gyaɗa kai. “Umma ai da kin kira ni sai in so gida in same ki...” “Sai ga shi na zo da kaina ba, daman na zo in gargaɗeski ne, ashe ke mutuniyar banza ce ban sani ba? Ke har kin yi bakin da za ki kalli Balaraba kina mata rashin kunya? Saboda na aura mishi ke ba yana nufin ita ba na sonta ba ne, ban aura mishi ke don ki raba min kan ahali ba, Balaraba 'yata ce, ba za ki wargaza zumuncin mu ba, kuma ki ba ta haƙuri ban so in sake jin irin wannan maganar ina miki kallon mutuniyar arziki ashe ba haka ba ne” Haɗiye kukan da ke ƙoƙarin zuwa min na yi da sauri ina faɗin “Dan Allah Umma ki yi haƙuri hakan ba za ta sake faruwa ba, Hajiya ki yi haƙuri dan Allah” Cike da raunin murya ta ƙarasa maganar “Amma Umma da kin san abin da ya faru da ba za ki ce wa Amnoor..” Da sauri na kalle shi tare girgiza mi shi kai alamar kar ya yi magana. “Da na san me? Ok kana goyon bayan matarka ta ci gaba da yi wa uwar 'ya'yanka rashin kunya tana juya Hisham kamar ƙaramin yaro, a girme Hisham ya girme mata don meye za ta yi mishi rashin kunya don ya tambaye ta abinci? To kar in kuma jin irin haka in ba haka ba zan saɓa maka daga kai har ita, abinci kuwa dole ki girka ki ba su tun da gidan uban su ne, kema ki yi ciki ki haihu mana in ya so sai ki juya baki ɗan...” Da sauri na ɗago ina kallonta hawaye cike taf idanuwana kuka ne yake ƙoƙarin ƙwace min amma ina ta dannewa. “Ki yi haƙuri Umma” Iya kalmar da nake iya furta mata kenan domin ba zan taɓa yin musu da ita ba, Suhaima ma kuka take ganin yanayin da Amnoor ɗin ta shiga, ga shi babu halin ta yi magana dan Mommy da Hisham sun gargaɗeta sosai. Alhaji Aminu ma haƙurin ya shiga ba ta sai da ta gama yi wa Amnoor faɗa sosai sannan ta bar gidan. Miƙewa na yi tsaye, sai a yanzun na samu damar tsiyayar da hawayena. Hanyar ɗaki zan yi, ya yi sauri kamo hannuna tare da faɗin. “Balaraba kin kyauta! Ya yi kyau Allah kuma yana kallon ki, ki ci gaba da ɓata min tarbiyyan yara akwai Allah shi za sakawa Amnoor bisa sharrin da kika yi mata” Yana gama faɗar haka ya fito riƙe da hannunta har wurin mota ya buɗe ya sakata sannan shi ma ya shiga, sai da ya fita a gidan sannan ya juyo gareta tare da kamo tafukan hannunawanta “Ban san kalaman da zan yi amfani da shi wurin ba ki haƙuri ba, dan Allah ki yi haƙuri kar ki ƙullace mahaifiyata duk Balaraba ce ta shirya mata wannan ƙariyar, dan Allah ki bar kukan nan haka” “Ni ba maganar nake yi wa kuka ba, Daddy ban ga lafin Umma ba, kawai magana ɗaya ne ya taɓa zuciyata. Amma babu komai akwai Allah” “Amnoor ba zan iya zuwa da ke gida a wannan yanayin ba...” “Dan girman Allah Daddy kar ka ce haka, ni dai ka kaini gida kawai dan Allah!” Ta yi maganar tare da fashewa da wani irin mugun kuka. “To in ba ki daina kukan nan ba, ba zan kai ki ba...” Da sauri ta fara share fuskanta tana faɗin “Na daina to ka gani na share hawayen” Kwantar da kanta ya yi saman kafaɗarshi har suka ƙaraso gidan ɗagowa ta yi tana kallon shi sannan ta ce “Da wane lokaci za ka dawo?” sumbatar bakinta ya yi tare da faɗin. “Zuwa Isha dai zan dawo, dan Allah kar ki bari kowa ya san halin da ake ciki, ki yi mini wannan alfarman dan Allah Amnoor” Girgiza mishi kai ta yi tare da riƙo hannunshi “Daddy ka daina damuwa babu wanda zan faɗawa wannan maganar In Sha Allah” “Na gode sosai Amnoor, sai na dawo ko?” Gyaɗa mishi kai na yi tare da faɗin “Allah Ya tsare min kai, Allah ya dawo min da kai lafiya, Allah ya kauda idon sauran mata a kanka” Da murmushi ya amsa yana cewa ta isar mishi da gaisuwa wurin Maman Nafisa. Tana ɗaga mishi hannu har ya motar shi ya tashi sannan ta nufi cikin gidan tana amsa kiran Amrah “Amnoor kina ina? Yanzu na fito gidanki Suhaima take sanar min da ya faru” “Ga ni a gidanmu” Amrah ta ce “Ok ga ni zuwa” Zaliha ce ta taso da gudu tana faɗin “Oyoyo Aunty Noor!” Rumgumeta ta yi tare da Karɓan jakarta tana dubawa. “Auntyn mu ba ki kawo min komai ba?” Ɗan murmushi ta yi kawai ba tare da ta ce mata komai ba, “Assalmau Alaikum!” “Waalaikumussalam Nurriya ke ce tafe da safiyar nan?” Zama na yi tare da faɗin “Eh wallahi Maman mu, yanzu ya kawo ni zuwa yamma zai dawo ya ce yana miƙo gaisuwa kafin ya dawo” Maman Nafisa ta ce “To Madalla ina amsawa ya gidan naku duk lafiya dai ko?” “Alhamdulillah” Na ce mata sannan na zauna tare da faɗin “Mama kina da magani anan? Ƙwanƙwaso na ke ciwo wallahi duk jikina ya sake..” Wani kallo Maman Nafisa ta auna mata kafin ta miƙa ma Zaliha ɗari biyu ta ce a je a sayo mata maganin. “Wani abu na faruwa ne? Duk naga kin yi wani yanayi fuskarki na nuna damuwa, in da wata matsala ki faɗa min” Murmushi kawai na yi tare da faɗin “Maman mu babu komai” “To yaya zaman ku da matar gidan?” Kafin na ba ta amsa Amrah ta shigo ɗakin “Barka da safiya Maman mu, Amnoor yanzu Suhaima take cewa in ba ki haƙuri ta so yin magana amma tana tsoron abin da mahaifiyarta za ta yi mata” Kallon Maman Nafisa na yi ina jin takaicin maganar Amrah dan ban so ta yi maganar a gaban Maman mu ba. “Mai ya faru?” Ta yi maganar tana kallon Amrah bayan ta wurga min harara “Wannan mugun halin naki na ƙin yin magana watarana sai ya ja miki abin da ba daɗi, kin zo ina tambayar ki ko da damuwa amma kika ce min bakomai, na fi kowa sanin wacece ke tun da ni na haifeki, daman na yi shuru ki huta zuwa jimawa in sake tuntuɓar Ashe dai da komai ɗin, ina jinki Amrah faɗa min mene ne domin wannan shashashar me nauyin baki ba magana za ta yi ba, idan suka kashe ki shi kenan Allah ya sa ina da wasu yaran..” Wannan furucin nata shi ya sa ni sakin sauran hawayen da ban samu damar tsiyayar da su ba, wani mugun tsaki ta ja bayan ta gama jin abin da ya faru. “Kuma kin yi mata rashin kunyar da gaske?” Girgiza mata kai na yi tare da faɗin “Wallahi ban yi mata komai ba Maman mu” Maman Nafisa ta ce “To mai ya haddasa muku wannan fitinar da safiyar nan? Yau juma'a ma ba za bar masifa ba?” Kunyar sanar da ita yanda Hajiya ta sake mu a kitchen nake ji, cikin daka tsawa ta ce “Za ki buɗe ba ki ki yi magana ko sai na saɓa miki?” Zabura na yi tare da mannewa jikin Amrah ina faɗin “Tun jiya ta fara min wani yanayi ba daban, yau kuma dan ta ganmu uhm-uhm..” “Ta ganku me? Ki buɗe baki ki yi mini magana, ko a cikin madafin ta ga kuna auratayya?” (Tabɗijam! Wa ya ga mai gabaɗaya, tun da tana jin kunya gwara a yi mata kai-tsaye😃) “Ku san hakan ne” Na faɗa hawaye na zubo min sannan na ba ta labarin yadda rigimar ya fara. Cikin zubar da hawaye na ce “Maman mu har gorin haihuwa sai da Hajiyar shi ta yi min, dan Allah iya shekara biyu kawai dan ban yi ciki ba shi ne za a goranta min yara” “Sai ki yi ƙoƙarin haihuwar ai” Maman Nafisa ta ce tana juya maganar cikin ranta “Ke bari in faɗa miki tun yanzu ba za ki koma gidan shi ba, bare matar shi da ɗan shi su ci gaba da miki sharri abin da ba ki aikata ba” Rarrafawa na yi zuwa wurinta da sauri hankali na ya tashi da jin wannan furincin nata “Dan Allah Maman mu kar ki yanke wannan hukuncin wallahi ni zan yi haƙuri da koma mene ne za su min, ni dai kar ki rabani da Daddy ina son shi sosai shi ma kuma yana sona dan Allah Maman mu” Miƙewa Maman Nafisa ta yi tare da barin ɗakin tana faɗin “Koma dai mene ne na gama magana” “Amrah duk ke kika jawo min wannan damuwar da kin yi shuru ai da ba ta san maganar ba, amma daga zuwa kika ɗauko maganar ni fa a yanzu ba zan iya jure rashin mijina ba gaskiya ba zan iya zama ba tare da na ji ni cikin jikinshi ba, ya riga da ya sabar min da jikinshi shi ma kuma ya saba zama jikina ta yaya zan iya.. ” “To fitsararriya ai sai ki zo ki tare ne da cewar ke kin san daɗin miji ba za ki iya kwanciya ke kaɗai ba sai a cikin jikinshi ko? To in ba canza miki gida ya yi ba wannan gidan kam, ba za ki koma ba” Kuka na saka tare da ɗaukar jakata da mayafi na zan fita “Saboda ina shirin kankaro miki mutunci da ƙima shi ne kike jin haushi na? In dai namiji ne Bisimillah da ƙafar ki za ki zo kina min kuka da ƙorafi” “A'a Maman Nafisa, Daddy ba haka yake ba, ba ya daga cikin irin wannan mazajen” “Ke Amnoor kina hauka ne? Mahaifiyarki na miki magana kina magana saboda kin yi aure kin san daɗin namiji, in kin so ki fi ruwa tafiya shashasha, ba ka nunawa namiji so ba ma ya wulaƙanta ka bare ka nuna mishi kana mutuwar shi” Cewar Mahaifiyar Amrah wacce shigowar ta kenan ta tarar da wannan rigimar. Maman Nafisa ta kalli Amnoor ta yi wani murmushi tana faɗin “Ni ma lokacin da nake son baban ku haka na yi ta hauka a kanshi, ƙarshe ba ga shi ya kawo ni inda ban sa kowa ba ya jefa ni? Ke kin san taurin kan da nayi lokacin da nake matashiyata? In za ki ga hanya nan ban hanaki ba, amma wallahi ki sani kar ki yarda ki tako nan da sunan kin zo kawo min ƙorafi” “Haba ke kuwa bai dace ki ce mata haka ba, har yanzun yarinya ce fa... “Hajiya Salma ban katse ki ba, ana maganar shekara ashirin da huɗu kin ga ba maganar yarinta anan, giyar soyayace kawai ke ɗi banta” Zubewa na yi a ƙasa tare da fashewa da kuka. Amrah ce ta zo ta kama ni muka koma ɗaki. Kallon Zaliha wacce ke zaune shuru na yi tare da faɗin “Ina baban mu?” “Ɗazun nan ya shigo ya fita” Gyaɗa mata kai na yi sannan na ce “Firdausi fa?” Zaliha ta ce “Tun daren jiya da ta fita ba ta dawo ba” Daga haka ba ta sake cewa uffan ba sai ma kwanciyar da ta yi tare da lumshe ido tana jin kaman Maman Nafisa ba ta mata adalci ba, domin a yanzu ne take tsananin ƙaunar mijinta, har wuraren ƙarfe ɗaya Amrah na zaune kusa da ni tana danne-dannen waya ba ta ce min komai ba, miƙewa na yi tare da nufar bayi na kama ruwa tare da alola ina fitowa Amrah ta miƙe tana faɗin “Ni zan wuce gida sai mun yi waya, dan Allah Amnoor ki nutsu ki yi abin da Maman Nafisa ta ce, domin ta fiki gaskiya, ko ni ba na goyon bayan ki ci gaba da zama tare da mommy dan wallahi ba ta da kirki” Gyaɗa mata kai kawai sannan na ta da kabbaran sallah. Ina idar da sallah sai ga Maman mu ta shigo min da abinci Zaliha na biye da ita. Ajiye try ɗin Zaliha ta yi tare da fita a ɗakin. “Ga abinci ki ci” Ban ce mata komai ba na fara cin tuwon sai da na kammala sannan ta ce “Ga wannan romon ki ci ki shanye romon a cikin haɗin da nake yi wa amare na ɗibar miki” Kallonta na yi tare da ɗauke kai ina faɗin “Tun da nan zan zauna ba tare da miji ba, ai babu amfanin wani abun..” Ƙura mata ido Maman Nafisa ta yi sannan ta ce “Soyayya ya canza min ku, gwara Fiddoh daman tana iya magana, ke kam sam ba haka kike ba, duk Alhaji Aminu ne ya mayar min da ke haka? To ni dai ki daina jin zafina dan ban yi haka don na ɓata miki rai ba, kwana biyu nake so yi wanda a cikin kwanakin nan nake son shirya jikin ki ta yanda koda officer yake ya dinga tuna ki cikin ransa idan hakan ya yi miki to in kuma kina jin rashin kyautawa ta za ki iya tafiya Hajiya Laraba tana jiran ki” Tana gama faɗar haka ta fita a ɗakin. Sai da na gama cin abin da ta kawo sannan na ɗauke kwanukan zuwa waje. Kamar yanda ya ce zai zo da sallar Isha'i haka kuwa aka yi, lokacin na yi wanka na saka doguwan me ɗan fasali daga cikin kayan Fiddoh dan sai da na yi ta bincike ma kafin na samun rigan, ina zaune na ji ƙaran wayata kallon Zaliha na yi tare da faɗin. “Ki je ki shigo da shi ɗayan ɗakin da aka ware na baƙi” Miƙewa ta yi ta fita. Ba jimawa sai gata ta dawo tana faɗin “Maman mu ya ce wai za ku gaisa” Mayafi Maman Nafisa ta ɗauka ta fita. Sunkuyar da kai ya yi yana gaisheta “Barka da wannan lokacin mama da fatan an yi sallah lafiya? Allah Ya maimaita mana” Maman Nafisa ta ce “Lafiya lau Alhamdulillah ya ayyuka? Allah Ya taimaka, daman na ce in da hali a sauya mata gida dan Nuriyya ba mai hayaniya ba ce, ban mance abin da likita ya faɗa dangane da maganar ciwonta na kwanaki ba, hayaniya da tashin hankali zai iya komawa da ita cikin wancan halin na ƙunci da razana dan Allah kafin ta koma zan so komai ya kafa tukun na” “To-to ba damuwa na gode, kuma ina mai ba da haƙuri da hakan ba zai kuma faruwa ba” Miƙewa ta yi tana faɗin “Allah Ya sa” Sannan ta dawo ta barshi cike da zulumi. “Ki je ku gaisa” Miƙewa na yi tare da nufar ɗakin “Assalamu Alaikum” Murya a sanyaea na yi salllamar amsawa ya yi tare da kafe ta da ido duk ya yi wani yanayi yana jin babu daɗi. Zama ta yi bisa cinyarshi tare da kwantar da kanta saman kafaɗarshi, nan suka sauke ajiyan zuciya a tare lumshe ido ya yi yana faɗin “Whay Amnoor? Mai ya sa kika bari har aka fahimci abin da ke faruwa bayan mun yi da ke a kan ba za ki bari kowa ya san halin da ake ciki ba?” Ya yi maganar murya can ƙasa, ɗagowa ta yi tana kallon yanayin shi wanda ya sa ta yin narai-narai da idanuwa hawaye na cikowa... _Ai na biya ba shi ko? Long page fa. Ga shi ba ku Comments bare sharhi_ #Ayshajb #Amnoor #Lovestory #Sexstory #Sister'slove #Paidbook #500Naira 2389596965 Aisha Jubreel Zenithbank, a tura shedar biya ga wannan Number 09079740079 [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Ku je ku yi Subscriber YouTube channel ɗinmu, muna ɗora littafanmu a can. https://youtube.com/@farinjinihausatv.5609?si=4jZwznZJHugMg4VU Page 38. Hannuwanshi ta kamo a hankali cikin rawan murya ta shiga magana hawaye na tsiyayo mata “Allah Daddy ba ni ce na faɗa ba, zuwan Amrah ne ya sa Maman mu ta ji maganar shi ne ta ce wai na zauna sai bayan kwana biyu in koma” Matse hannunta ya yi tare da yin mana cikin sanyi da taushin murya. “Amnoor ya isa haka, ba na son wannan kukan Please a daina shi” Ya yi maganar tare da ɗago fuskanta tana kallon ƙwayar idonta. “Zan yi kewarki na tsayin kwanaki biyu, ba zan iya sake wa ina can kina nan ba, amma babu komai Allah ya kaimu lokacin” Ya faɗa tare da sakin fuskan ya miƙe “Ki riƙe wannan kuɗin ko da za ki buƙaci wani abun, ni zan wuce” Rumgumeshi ta yi ta baya tare da sakin sauran kukan, “Ka yi haƙuri dan Allah my love, ni ma zan yi kewarka sosai”Juyowa ya yi da ita yana share mata hawayen “Wai ba na ce a bar kukan ba?” Turo ba ki ta yi gaba cike da shagwaɓa ta ce “To ba kaine ba, za ka tafi ba ka ce min komai ba” Ta yi maganar har da buga ƙafa a ƙasa. Jawota ya yi jikinshi suka koma suka zauna “Ba na son na shiga wani yanayi ne, kin ga ba tare muke ba, amma sanin kanki ne ni ma ina sonki sosai” Da wani irin yanayi ta kalleshi tare da lumshe idanunta wannan yanayin da take yi mishi ne ya fara kashe mishi jiki, shafo fuskanta ya yi tare da cire mata himar ɗin da ta saka yana kallon yanda take ƙara shige mishi, bakinta ta kai saman na shi tana shirin kissing ɗin shi ya dakatar da ita, nan take ta buɗe idanuwanta da suka fara sauya launi “Dan Allah Daddy iya kiss ɗaya ka ji” Murya a narke ta yi mishi maganar tare da kamo fuskarshi bakinta ta kai ta fara lasan lips ɗin sa cike da zalama tana jin wani irin sha'awa yana taso mata da ƙarfi, laluɓo harshen shi ta yi ta shigo tsotsa tana sauke ajiyan zuciya, shi kuwa ji ya yi gabaɗaya tana shirin birkita mishi lissafi ne, jin ya yi shuru bai motsa ba ne ya sa ta kamo hannunshi zuwa Breast ɗinta. Matsosu ya yi tare da sauke numfashi yana jin laushin su, wasa-wasa sai da ta hanashi sukuni daga tsotsan baki ta zare riganta tana mishi ƙanana kuka cike da shagwaɓa, abin da ya sake kwance mishi kai kenan ya dinga biye mata suna tsotse junansu sai da ta ɗaga mishi hankali da yanda zai kasa tafiya ba tare da ya biya buƙatar shi ba, bayan ta lura da ya fara nisa yana shirin ficewa gabaɗaya sai ta tashi tana faɗin “Dare na yi fa..” Jawota ya yi jikinshi tare da kwance mazargin wandonshi hannunta ya kama ya shigar yana faɗin. “Tun da kika tsokanoshi sai ki ba shi abincin ruhinsa” Ya faɗa tare da matse hannunta kan zandariyarshi. A hankali ta dinga shafawa tana wasa da saman har ta fara jin ruwa na fitowa daga saman sannan ta cire hannunta tare da yin gefe da pant ɗin da ke jikinta, shafo mazaunanta ya yi yana matsawa a hankali kuma ya fara goga zandariyarshi a kofar G ɗinta, lumshe idanunta ta yi tare da jan numfashi tana faɗin “Ohhhhhh! Daddyyyy ka saka duka wayyo!” A hankali ya fara tura mata zandariyarshi har ya lumee duka, lumshe ido ya yi yana me matso nonuwanta da ƙarfi tare da kwantar da kanshi ta wuyanta kafin ya fara buga mata zandariyar da ƙarfi yana kira sunanta “Wayyo Amnoor me kika saka a wurin nan? Ashhhh faɗa min wani abu me daɗi ne wannan Uhmmm daɗiii... Please Amnoor mu je gida mana washhh! Wannan daɗin ba zan iya barin shi ba” Rufe bakinta ta yi domin zancen shi na shirin saka ta dariya gabaɗaya ya susuce yana zizara mata kaciyar shi tare da matso nonuwanta yana ihun daɗi. A tsaye yake having sex da ita domin ba zata iya kwanciya ba saboda bayanta har yanzu bai gama sake ta ba. Zama ya yi da ita a jikin shi yana cigaba da cinta tana zaune kan shi yayin da shi kuma yake kan kujerar ya jingina yana lumshe ido tare da kiran “Ahahhhh Ohhhh! My love daɗiii sannu 'yar aljanna Allah ya miki albarka washhhh uhmmm” Haka dai ya dinga sambatu yana cinyeta har suka ɓata lokuta masu yawa sannan ya samu ya cika mata mara da madararsa yana sauke numfashi. Duk sun yi gumi kuwa, za ta miƙe bayanta yai wani ƙara ƙas! Ajiyan zuciya ta sauke tare da komawa ta kwanta a jikinshi “Amnoor bayana” Ta faɗa tana mai lumshe idanunta. Kwantar da ita ya yi ya shiga massage ɗin bayan har ta samu ya sake ta sannan ta mayar da riganta tana taya shi mayar da kayanshi kissing ɗin bakinta ya yi tare da faɗin “Na gode Amnoor! Na gode da wannan daɗin da aka shayar da ni” Rufe idanunta ta yi tana murmushi, fita ya yi shima yana jin ranshi sarai haka ya tafi gida koda ya koma bai shiga ɗakin Laraba ba, ɗakin shi ya shiga ya yi wanka tare da kwanciya yana waya da Amnoor. Ni ma ina komawa wanka na yi gudu-gudu dan kar Maman mu ta gane mun yi wani abu, sauran maganin da Zaliha ta sayo min na sha sannan na kwanta nan muka ci gaba da hira a waya. “Amnoor! Ji nake ina ma muna tare mu sake raya daren nan, domin kin shayar da ni daɗin da baki ba zai iya faɗarsa ba, na ji matuƙar daɗi musamman ma da kike 'yan sambatu kina sake buɗe min ƙafa...” Wani irin murmushi na sakar mishi daga wayar tare da gyara kwanciyata ina sauraron yanda yake magana cikin laushin murya, haka ni ma na narke mishi muka cigaba da hira wanda gabaɗaya hirar soyayya muke yi da yanda za mu sake shimfiɗa rayuwar farinciki da jin daɗi, mun raba dare muna hira har sai da barci ya yi awon gaba da ni wayar na maƙale kunnena. Alhj Aminu kuwa shuru ya yi yana sauraron yanda numfashinta ke sauka alamar ta yi barci, murmushi ya yi tare da kashe wayar yana mai lumshe ido, gaskiya yana son Amnoor ɗin sa sosai, soyayyar da ba zai iya faɗar adadinsa ba, domin ita ɗin mace ce mai ladabi da biyayya ga kawaici, koda ka yi mata abu ba za ta nuna ya dameta ba, sau da dama Hajiya Laraba ta kan ɓata mishi rai amma da zaran Amnoor ta fahimci ba ya cikin mood me daɗi sai ta san yanda ta yi ta saka shi cikin nishaɗi, ga shi ba ta gajiyawa da shi, da ya zo mata da buƙatar shi duk abin da take za ta yi ƙoƙarin kammala ta zo ta yi wanka ta shafa turare sannan ta rumgumeshi, yanayin sanyin hali da ɗabi'unta su suke sake ƙara mishi ƙaunarta. Haka ya yi ta tunanin halayyarta har barci ya ɗauke shi, washegari sai ga Dalil ya zo bayan ya gaishe shi ya amsa ne ya yi gyaran murya, tare da kiran sunan shi cikin kakkausar murya. “Dalil” Amsawa Dalil ɗin ya yi da faɗin “Na'am Alhaji” Alhj Aminu ya ce “Ka je ka turo iyayenka na yi magana da su, domin wannan rayuwar shashancin da kuka ɗauko wa kanku ba rayuwa me kyau ba ce” A rikice Dalil ya ɗago tare da faɗin “Alhaji ni fa karatu nake yi, kuma ma ban shiryawa wani aure yanzu ba, ko da zan yi aure ba Suhaima zan aura ba...” Alhj Aminu ya ce “Ba ka shiryawa aure ba amma ka shirya shashancin da ɓata yaran mutane ko? Ita Suhaima da kake cewa ba za ka aureta ba dole ka aureta dan ba zai yuwu ka ɓata min tarbiyyan ɗiya ka zo ka ce ba za ka aureta ba, ka tashi ka ba ni wuri ban da ƙaddara ma da soyayya an ce maka zan ɗauki ɗiyata in ba ka ne? Saboda tana sonka shi ya sa zan samu iyayenka a yi aure dan ba zu ka haifar min da abin kunya ba” Miƙewa ya yi ya bar Dalil ɗin, ganin haka ya sa shi miƙewa shi ma yai tafiyar shi, shi kan Allah ya gani Firdausi yake so ba Suhaima ba, ya san in ta ji wannan maganar ma wani bala’in za a yi, shi ya sa ba zai faɗa mata ba, bare a sake fashe-fashen kai da tashin hankali. **** “Yanzu kenan in shirya zuwa Sudan?” Hajiya Laraba ta faɗa tare da kallon ƙawarta, “Ke dai Balaraba ki shirya kawai yanda nake jin labarin aikin malamin nan yana ci sosai, aikinsa nan take yake yi kuma nan take za ki fara ganin biyan buƙata, aikinsa ba wasa ba ne ƙawata, ke dai ki shirya kawai muje duk abin da kike so za a yi mata, sannan mijinki zai dawo hannunki sai yanda kika yi da shi” Gyaɗa kai Hajiya Laraba ta yi sannan ta ce “To zan tsayar da rana sai mu tafi, dan na lura yarinyar ma kamar ba nan ta kwana ba” Haka suka tsayar da lokacin da za su tafi sannan ta rako ƙawarta har wurin mota. **** “Haba Fiddoh na, ki yi haƙuri wallahi ina kewar daɗi ki , Pls ba zan sake kawo wata mace ba na rantse, kuma ita ma yarinyar ban ci ta ba, ai kin gani wallahi bayan ke ba na cin kowa haba, baby ai ke ta musamman ce, kina da kayan daɗi da yawa pls mana” Ya faɗa tare da karɓan shishan da ke hannunta, buɗe sexy eyes ɗinta ta yi tare da watsawa cikin nashi, ganin shi zindir ne ya sa ta lumshe ido tare da faɗin “Ba ni ruwa! Ina buƙatar jina a sama!” Da sauri ya buɗe freezer tare da ɗauko mata kwalban da ya yi mata haɗi na musamman ya kawo mata buɗewa ya yi ya kai bakinta nan ta kwankwaɗe shi duka sannan ta buɗe ido tana kallon miƙaƙƙiyar zandariyarshi, ɗan shimin da ke jikinta ta cire tare da yin wurgi da shi, daman iya shi da wani ɗan iskan pant ne a jikinta, dan yau wurin kwanta uku kenan a ɗakinshi taƙi ba shi haɗin kai su yi komai, kamo zandariyarshi ta yi ta shiga lashe kaciyar da wani irin mugun salo, “Oh! my love! I like your style..!” Wani irin tsotsar kaciyarshi take yi tare da shafo 'yan biyun shi sannan ta tura zandariyar ta shiga sucking ɗin shi da kyau, lumshe ido Emanuel ya yi yana kiran sunanta tare da kamo kanta yana sake tura mata zandariyarshi sosai tana tsotsewa, sosai ta dinga tsotseshi sannan ta zare bakinta ta sanya zandariyar a tsakiyan ruguza-ruguzan nonuwanta, nan ya shiga gogawa yana ihu sun jima a haka ka fin ya buɗe ƙafafunta ya danna mata zandariyar da ƙarfi, a tare suka sa ihu suna kiran daɗi haka ya dinga cinta yana ihu da kiran “Ohshhhhhh ahahhhhh Fiddoh! So sweet!!” Gabaɗaya sun haukace suna cinye junansu lafiyayyen ci ya yi mata dan kwana biyu bai samu ya hayeta ba, haka ya dinga having sex da ihu yana taɓo belinta ita kuwa tana girgiza tare sake ware mishi yanda zai ba ta wuta da kyau. Bayan komai ya lafa tana kwance jikinshi har barci ya ɗauketa, juyata ya yi tare buɗe ƙafafunta ya soka mata yatsa biyu haka ya shiga ƙwaƙuleta karshe ya danna mata zandariyar dan bai ƙoshi ba, da ke ita ma jarababbiya ce haka ta tashi suka ci gaba da iskancin su. *** “Ka ce ta yi me?” Hisham ya tambayi Haiydar cikin zare mishi ido tare da shaƙo wuyar rigar shi “Dalla malam sake ni, an ce maka kai kaɗai ne kake muradinta? Ni ma nemanta nake yi dan sai na sake ware ƙafafunta na cinye G ɗinta, mata kala daban-daban nake nema ko zan yi katari da irinta amma har yau ban samu mace irin ta ba, wallahi idan na samo inda take ba aure ba ko me ye take da shi sai na sake ratsa ƙafafunta...” Wani mugun naushi ya sauke mishi a baki cikin karaji ya ce “Dan ubanka yarinyar da nake so na aura kake faɗar haka a kanta? To wallahi sai na kasheka muddin ka sake gigin furta irin haka a kanta...” “Ashe kuwa ka daɗe ba ka kashe ni ba, kuma wallahi tallahi sai na samo inda take! Kuma kwana zan yi ina tsalle a ruwan cikinta, zan ci ta in kwana ina ihu a kanta!” Nan fa dambe ya kaure tsakaninsu Hisham na faɗin sai ya kashe shi idan bai daina faɗar haka a kan Nuriyya ba, shi kuwa Haiydar alwashi ya ci kafin ya bar ƙasar nan zai samota kuma sai ya kwana jikinta. Kallon wayar na yi ina murmushi ganin saƙon da Daddy ya turo min wanna shi ne saƙo na biyar da ya turo min tare da faɗin na shirya zai zo ya ɗauke ni dan ya gaji da kwana shi ɗaya. Ni kaina na gaji domin yau tsawon kwana takwas kenan kullum da filo a jikina nake barci, ga shi ina buƙace da shi, dan wasu irin abubuwa Maman Nafisa ta dinga ba ni ina ci da wanda ake damawa da nono sai kuma wanda aka dafa, sai wanda nake tsunguno da shi, gabaɗaya na sake matsewa in muna waya da Daddy har ruwa nake zubarwa Allah-Allah nake yi ya zo dan tun ranar ba mu sake yin komai ba. A ɓangaren Alhj Aminu ma haka ne yana cike da kewarta sosai sai dai yana samu ya lallaɓa Hajiya Laraba ne ya rage wani abin, lokacin da ta lura da yana kwashe kayan Amnoor zuwa sabon gidan shi ranan ne ta tada fitina wanda ko kallonta bai yi ba, haka ta gama bala'in ta ta yi shuru nan ita ma ta shiga haɗa kayanta domin ba zai yuwu tana ji tana gani ya ɗauke Amnoor zuwa sabon gidan da ya kashe mishi dukiya ba. *** Sai dare Daddy ya zo ya ɗauke ni, tun a mota na fara mishi wasu abubuwan da na fara saukar da shi network, ya ƙyar ya lallaɓa ni har muka ƙara sa gidan, ban tsaya ƙare ma gidan kallo ba, saboda hankalina na kan mijina ni kaɗai na san irin kewarshin da na yi muna shiga falo na faɗa jikinshi tare da haɗe fuskokinmu na shiga mishi wani shegen kiss ina jan numfashi, a falon muka watsar da komai muna lashe junanmu, da wani irin rawan jiki shi ma yake biye mata musamman ma ƙamshin da ke tashi a jikinta wanda ya rasa inda zai saka kanshi domin ƙamshin na sake hautsina tunanin shi saboda tsananin daɗi, tana zaune a jikinshi yayin da yake kan kujerar falon gabaɗaya ruwa sai tsiyaya yake daga jikinta kama zandariyarshi ya yi tare da gyara mata zama a jikinshi nan ya saita ya fara gogawa a rijarta dake ambaliyar ruwan daɗi riƙe ƙugunta ya yi sosai yana matse kanshi tsakiyar nonuwanta tare da sauke wani wawan nishi da ƙarfi ya kira sunanta har bai san lokacin da ya ciji nipples ɗinta ba saboda azaban daɗin da ke huda kanshi. “Washhh Allah My Love! Za ka tsinka nono” Sake zuƙo nonuwanta ya yi sosai tare da danna zandariyarshi sosai jikinshi na rawa ya fara ɗagowa yana zizara mata miƙaƙƙiyar zandariyarshi wani irin cinta yake yana matse mazaunanta tare da tsotse nononta ya rasa wacce jiha yake gabaɗaya ya zauce, nishi kawai yake yana cinta sosai tare da matseta a saman zandariyarshi, ita ma rufe ido kawai tare da rumgumoshi tana kissing wuyanshi, bai taɓa mata ci mai ratsa jijiyar kai irin na yau ba, domin ya dage sai zizara mata kaciyarshi yake yana matse mazaunanta sosai, sun jima sosai kafin ya ƙyaleta suka je suka yi wanka tare da kwanciya. _Bakwa comments fa_ #Paidbook [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Ku je ku yi Subscriber YouTube channel ɗinmu Farin Jini Hausa Tv. https://youtube.com/@farinjinihausatv.5609?si=4jZwznZJHugMg4VU Page 39. Shafar jikinta da yake yi shi ya farkar da ita tana buɗe idanunta ya manna mata kiss a fuska tare da kai bakinshi daidai kunnenta ya ce “Good morning my beautiful wife” Lumshe ido ta yi tare da buɗe su tana murmushi “Morning Amnoor da fatan ka tashi lafiya?” Ta faɗa tana kallon shi ganin shi ɗaure da towel alamun daga wanka ya fito “Shi ne ko ka tashe ni ko? Har fa ka yi wanka ni ina kwance” A shagwaɓe ta yi maganar tare da kwaɓa fuska. Hayewa gadon ya yi tare da faɗin “I'm sorry my love naga kina barci ne kuma akwai gajiya shi ya sa ban tashe ki ba, kin san jiya an ci uwar sabada...” Ya ƙarasa maganar tare da kashe mata ido ɗaya yana shafo fresh cinyoyinta da ke waje kasancewar 'yar ɓingilallen rigar barci ne a jikinta wanda ya iya mazaunanta kawai ya rufe mata, ga shi rigar irin me mannewa a jikin nan ne. Zame bargon ya yi tare da tsurawa nonuwanta idanu, ganin haka ya sa ta faɗin “Za ka makara fa...” Bakinshi da ya kai wuyanta ne ya sa ta yin shuru “Yau ina tare da amariyata babu inda zan je, zan kasance da wannan kogin domin na dinga shan ruwan daɗin...” Bai ƙarasa maganar ba ya saɓule rigar domin tuni zandariyarshi ya miƙe ƙyam, sakamakon arba da ya yi da cinyoyinta wanda suke ɗaukar ido,shigar da kanshi ya yi ƙirjinta yana laso tsakiyar nononta sannan ya kama nipples ɗinta yana musu wani irin tsotsa yayin da hannunshi ke shafa cikinta zuwa ƙasan mararta. Sosai yake zuƙan nonuwanta yana shafa bakin durinta da ɗan yatsar shi, wani irin miƙa ta yi tare da shafo kanshi tana jan numfashi, kamar yanda yake jin sha'awanta na bijiro masa haka ita ma take jin wani irin mugun sha'awar shi kaman ba kwana suka yi suna cin junansu ba, sosai ya dinga wasa da ramin durinta da ke tsirtar da ruwan ni'ima sannan ta yi mishi goho dan tun da ya ji daɗin cinta a haka kullum style ɗin kenan, shafo mazaunanta ya yi sosai yana sauke ajiyan zuciya tare da goga mata kan zandariyarshi a kofar durinta da ke fitar da ruwa a hankali yake goga mata kafin ya fara tura mata nan ya fara lumewa “Washhhhhhh Allahna! Daddy!! Ohhhhh!!” Kamo nononta ya yi yana matsawa tare da buga mata sandar girma. “Wayyo daɗiii hahhhh Ohhhh! Daddyyyy wayyo daɗiiiii...” Sake matse mazaunanta ya yi sosai yana cinta tare da jan yaji, sosai ya zizara mata miƙaƙƙiyar zandariyarshi sai da ya yi mata lafiyayyen ci so biyu a safiyar nan sannan ya ƙyaleta. Kwanciya ta yi a jikinshi tana sauke a jiyan zuciya. Da ke akwai restaurants kusa da su a nan ya yi musu order abinci dan yau ba ya so ta motsa ko nan da can. Haka suka kasance a wannan ranar cikin jikin junansu yana maƙale da ita, ita ma tana manne cikin jikinshi ko so goma zai ni ma ya ci, haka za ta gwale masa ya yi ta cinta suna ihu, wunin ranar kuwa ya mance da wata Hajiya Laraba sai zuwa dare suka yi waya shi ma ƙarshe da ɓacin rai aka rabu. *** Suhaima ce riƙe da jakar kayanta za ta koma gidan Hajiya Umma domin gabaɗaya ba ta jin daɗin zama yanzun tare da mahaifiyarta tun da Amnoor ta bar gidan, gwara gidan Hajiya Umma ya fi mata daɗi a kan nan. Sallama ta yi mata sannan ta fita a gidan dan halin mahaifyarta ya fara isanta musamman ma yanzu da Daddy ya yi magana da iyayen Dalil a kan auren su shi kenan ba ta da wani aiki sai mita a kan me Suhaima za ta auri Dalil ita sam 'yarta ba za ta auri ɗan iska irin sa ba. Ire-iren wa'yannan maganganun ya sa ta barin gidan dan a duniya ba ta so a aibata mata abin da take so ita koma yaya Dalil yake tana son abinta a haka. Shi kuwa Hisham ya ɗaga hankali wurin neman Nuriyya tun mahaifiyar shi ba ta fahimta ba, har dai ta gano abin da yake ƙoƙarin aikatawa. Tana zaune a falo ya shigo cikin shirin fita “Ka san daga Allah babu wani sarki bayan shi? Wallahi idan ba ka dakata da maganar yarinyar nan ba sai na saɓa maka, kai wane irin shashasha ne? Yarinyar da kuka gama hawa da sauka a kanta ne za ka aura? To wallahi ka tattara jibi ka koma dan ba za ku haɗu kai da ubanka ku kashe ni kwanana bai ƙare ba” “Mommy ni ita nake so, koma yaya ne ni na ɓata rayuwarta zan aure ta...” Ɗauke shi ta yi da mari tare da nuna mishi hanyar fita. Kallonta ya yi da jajayen idanunsa wanda ƙwalla suka taru. “Ko mutuwa za ka yi wallahi ba za ka aureta ba!” Fita ya yi tare da shiga motarshi ya fita a gidan, daidai inda suka tsaya da abokansa lokacin da abin ya faru ya faka motarsa nan ya fara gaisawa da mutane yana tambayar ko akwai wanda ya san wata yarinya 'yar talla wacce kwanaki take bin wannan hanyar? Dayawan mutane ba su gane kwantancen da yake musu ba, domin ko sunanta bai sani ba bare fuskarta. Haka ya wuni yana bulayi tare da tambayar mutane amma ba a dace ba, dan an ce mishi masu tallar yawa ne da su. Da ya san sunanta ne wataƙil za a iya saninta. Sai ƙarfe tara da rabi ya koma gida washegari da sassafe ya kuma fifa, haka ya jera sati uku yana yawo amma babu ita babu labarin ta. Yau direct gidan da su Haiydar suke kai 'yammatan su nan ya nufa dan yana son tambayarsu ko sunan sunanta. Yana zuwa ya samesu suna iskancin da suka saba tsaki ya doka sannan ya fita ya tsaya daga waje, Munir ne ya fito tare da miƙa mishi kwalba yana faɗin “Ka zo mu ji daɗi tare” Wani mugun kallo ya auna mishi tare da faɗin “Allah Ya kiyaye wanda na yi a baya ma roƙon Ubangiji nake da ya yafe min, kuma ina muka fatan shiriya” Munir ya ce “Shege ashe dai da gaske ka tuba lallai ina zan iya zama ba tare da na ci tsuliya ba? Ai saina haye mata biyu zan ji sandar ya dawo saiti in ba haka ba kuwa haka zai ta cika min wando yana harin iska” Gyara tsayuwa Hisham ya yi tare da faɗin “Wai ko sunan yarinyar ba ku sani ba ne?” Shuru Munir ya yi alamar tunani zuwa can ya ce “Eh to kwanaki ne na ji an ce kamar ko Nuriyya sunan ta, ina jin haka ne sunan” Bai tsaya jin komai ba ya yi tafiyar shi. Haiydar da ke tsaye ya ce “Na fara binciken inda take kuma wallahi ba zan ƙyaleta ba muddin kuwa na ganta domin har yau ban mance da zumar da na sha ba” Harɗe hannuwa Munir ya yi a ƙirji tare da faɗin “Ni ma ba ƙyaleta zan yi ba, dan sai na samu awa uku ina tsalle a ruwan cikinta” Nan suka saka dariya tare da tafawa. **** “Amnoor soyayya fa ba hauka ba ne, ta yaya za ki bi Daddy ku tare a sabon gida ba tare da an yi saukar Alkur'ani a ciki ba? Kina da sakarci da shirme gabaɗaya ki zama wata iri, komai Daddy, a kan ki aka fara aure ne kam? Gabaɗaya kin ɗauki rayuwa kin ba shi ke kin san maza kuwa? Sam wannan ba Noor ɗina ba ce, dan kin sauya kin ɗauki rayuwa kin miƙa a hannun ɗa namiji, daga ke har shi baku da wani aiki sai sex tsawon wata guda ya taɓa zuwa gidan mommy ya kwana? Kullum yana nan nanuƙe da ke ba ki san baƙin jini kike ja wa kanki wurin Hajiyarsa ba? Kin san irin makircin da mommy take haɗa miki wurin Hajiya? Ke bai ci a ce kin zauna kin yi tunanin bakya kyauta mata ba? Mijinta fa kike aure, ki fa nutsu ki yi wa kanki adalci ita ma tana buƙatar mijinta iya gaskiya da zan iya faɗa miki kenan” Amrah na gama magana ta kashe wayarta. Amnoor kuwa ajiyan zuciya ta sauke tana kallon Daddy wanda fitowar shi kenan daga toilte matsowa ya yi kusa da ita tare da shafo fuskarta yana faɗin “Mene ne kuma?” Ya faɗa tare da kamo hannunta “Daddy mai ya sa ba ka kwana a wurin Maman Suhaima?” Sake hannunta ya yi tare da nufan wurin mirror yana faɗin “Ita ce ba ta buƙatar hakan” “Amma...” “Look Amnoor ba na son dogon magana” Shuru ta yi tana kallon shi har ya gama shiryawa sannan ya fita. Zaliha ce ta zo mata wuni daman kullum in ya fita ita take kira ta zo ta taya ta hira dan gidan ya yi mata girma. Koda ya dawo da sai da ta sake mishi maganar bai ce mata komai ba, lokacin da ya yi wanka ya shirya ne ya sallameta tare da barin gidan. Takwas da rabi ya isa gidan, direct ya nufi ɗakin Hajiya Laraba ko sallamar da ya yi ba ta amsa mishi ba, bayan tsaki da ta ja ta gyara kwanciyarta “Za ka iya komawa inda ka fito domin ba na buƙatar ganinka, ka je ka yi duk abin da ka ga ya maka, ina ga tun last two weeks da ka zo gidan nan ba ka sake zuwa ba, sai yau ne za ka kwaso tsumman ƙafafunka ka zo? To in maka uwar me? Kawai ka je na yafe mata kai!” “Ki yi haƙuri duk ba abin faɗa ba ne, wallahi ba wai na share ki ba ne ayyuka ne kwana biyun nan suka min yawa...” “Aiko agogo yana hutawa balle kai, wallahi ƙariya kake ba wani aikin da ya maka yawa , imma aikin ya maka yawa da gaske mai ya sa sai ita kaɗai ce take samun sauran lokacin ka? Nan ka manta da ni da yara kana can ka tare sabon gida da matarka da na ce zan koma ba haɗa ni ka yi da mahaifiyarka ta ce in zauna a nan ba, tun da zaman mu tare yake kawo fitina to wallahi ba zan zauna a nan ba, can zan dawo mu zauna” “To na ji koma dai mene ne ya isa haka” Yau dai ya samu ya lallaɓa ta an kwana lafiya tun da ta kyale shi har an yi harkan arziki, sai dai ita matsalarta sam ba ta dogon zango da ya fara having sex da ita nan da nan za ta fara ƙananan mitan ta gaji ita ya fiya jaraba ita kaza-kaza. Haka dai ya lallaɓa ta har ya samu ya yi room one sannan ya yi wanka ya zo suka kwanta, washegari kafin ya nufi officer sai da ya je ya duba Amnoor, haka dai ya raba kwanaki nan ya yi kwana ɗaya can ya yi kwana ɗaya, amma duk da haka Hajiya Laraba sai da ta tattaro ta dawo gidan tare da Hisham wanda tun dawowarta ba ta yarda sun haɗu da Amnoor ɗin domin kowa da part ɗin shi daman wani lokaci ne ma suke haɗuwa wurin cin abinci in Amnoor ta gaisheta sai dai ta doka tsaki ganin haka ya sa Amnoor ɗin fita harkanta in tana falo ma ba ta fitowa har sai ta koma shashinta haka Hajiya Laraba ta ɗauko 'yar aiki, tsakaninta da Daddy kuwa suna nan suna cinye junansu, Hisham kuma yana can yana gantali a titi musamman ma a yanzu da ya fara samun labarin Nuriyya duk da an ce mishi ta yi aure amma a zuciyarshi ya kasa yarda da hakan, wasa-wasa sai ya fara ciwo wanda idan ya yi tari sai ya ga jini bai bar kowa ya fahimci halin da yake ciki ba kasancewar ba shiga cikin gidan yake yi ba, mahaifiyarshi ce kawai take kawo mishi abinci kullum duk da ta lura ba shi da lafiya musamman da ya yi wani irin mugun rama amma sai ya basar tare da faɗa mata lafiyarshi ƙalau, ba ta wani damu ba ita ma sai ta watsar da zancen dan ta lura har yanzu bai dena maganar yarinyar nan ba. **** “Beb! Na samu labarin Alhajin kin nan zai yi taro a...” Ai da sauri ta yi wurgi da shishan tare da miƙewa tana faɗin “A ina?” Shuru Emanuel ya yi tare da tsurawa nononta ido matsowa ta yi jikinshi tare da faɗin “Pls a ina ne?” Matseta ya yi a jikinshi sosai tare da shafo ɗuwaiwakanta yana marin su biye mishi ta yi suka shiga iskancin su, sai da ya cita sosai sannan ya faɗa mata Hotel ɗin da Alhj Aminu zai gana da baƙin sa, gida ta dawo domin ta kwana biyu ba ta je ta ga Maman Nafisa ba, tana shiga gidan ɗakin Maman su ta nufa amma sai ta tarar ba ta nan kallon Zaliha ta yi tana faɗin “Ke ina Maman mu?” “Ta tafi wurin biki” Shigewa ta yi ɗaki ta kwanta, ƙarshe takwas na dare ta shirya cikin wasu matsiyatan kaya ta nufi Hotel ɗin. Dake ta san mutanen Hotel ɗin sosai shi ya sa ba ta samu matsala wurin gano inda yake ba, sai da ta tabbatar da ya gama ganawa da mutanen shi sannan ta nufi ɗakin da ya kama, tana taɓa ƙofar falon ta ji shi a buɗe shiga ta yi tare da tsayuwa tana ƙare ma wurin kallo fitowa ya yi riƙe da jakar shi daidai lokacin da ta juyo bayan ta zame rigar jikinta da wani irin mugun sauri ta kawar da kanshi tare da faɗin “Auzubillahi....” Bai ƙarasa faɗa ba ya ji ta wani rumgumeshi tare da zagaye ƙugunshi da hannayenta wani fitinannen ƙamshin jikinta ya daki hancin sa, dan Fiddoh ma'abociyar ƙamshi ce sosai, runtsa ido ya yi tare da buɗe su ya fara ƙoƙarin ture ta daga jikinshi, sakin sa ta yi tare da yin juyi tana kaɗa jikinta. “Me na rasa? Komai ina da shi, ina da ƙugun da zan iya ɗaukar ka, ko kwana za ka yi kana cina ba zan gaji da karɓan buranka ba, style kuwa na iya su bila adadin, zan jiyar da kai daɗin da ba ka taɓa samu ba...” “Kin rasa tarbiyya, ilimin addini wayewa irinta nutsattsun 'ya'yan musulmai, ba ki kamun kai, sam ke ballagaza ce! Karuwa! Jakar maza!....” Gyara riganta ta yi sannan ta yi wani murmushi da ake kira da yake, wanda ya fi kuka ciwo, “Ba ka yi ƙariya ba, ni karuwa ce, amma wallahi ka sani sai na aure ka, kuma daga yau ka shiryawa gani na kowane lokaci, zan nuna maka halin karuwanci in kwanta da kai kuma wallahi in ɗauki videon ka in turawa matar ka in ya so ta haɗiye zuciya ta mutu ni na aureka, kai ko ba ta mutu ba saina aure ka!” “Ko ɗaura mi ke aka yi a ƙafa wallahi tallahi ba zan ɗaga ba, ke ba ki ma da fasali ki kalli ƙirjinki nonuwa har ciki, karaman yarinya dake amma kalli uban nonuwa tamkar kin yi haihuwa goma, maza sun gama jagwalgwalo da ke, ki ma daina wannan banzan tunanin da wallahi idan matana suka gano kina bibiyata sai kin kwashi kashin ki a hannu” Yana gama faɗar haka ya ture ta tare da ficewa a ɗakin yana jan tsaki, sai da ya tsirtar da miyau domin ƙyanƙyamin ta ma yake ji, yana ƙarasawa gida ya wuce ɗakinshi, kayan jikinshi ya cire tare da nufar toilte dan ba zai iya zama haka ba tare da ya wanke jikinshi ba, Amnoor ce ta shigo ɗakin tana mamakin ganin yanda ya watsar da kayan shi a ƙasa jakarshi ta ɗaga tare da adanawa sannan ta shiga ɗaukar kayan, da sauri ta sake baza hanci tana shaƙar ƙamshin da ke fitowa a kayan, shuru ta yi tare da runtsa idanuwanta da suka ciko da hawaye, da sauri kuma ta daidaita kanta tare da kwashe kayan ta zuba a kwandon da yake zuba kayan datti sannan ta fito mishi da wasu kayan ta fita a ɗakin zuwa nata. Zama ta yi tare da rafka uban tagumi tana tunani wanda tuni shaiɗan ya fara kitsa mata wasu abubuwa na daban, da sauri ta ɗauke hawayen da ke zubo mata jin motsin shigowanshi “Masoyiya shi ne ba ki jira na fito kin shirya ni ba?” Murmushi yaƙe ta sakar mishi tare da faɗin “Yi haƙuri Amnoor na zo na shirya maka abinci ne ganin dare ya yi...” “Ba sai kin sha wahala ba a ƙoshe nake na riga na ci abinci tare da baƙi na” Kallon shi ta yi domin bai taɓa ƙin cin abinci ba sai yau, duk wani taron da zai tafi in ya dawo yakan ci abinci a gida amma sai ga shi yau ya ce ba ya buƙata. Shi kuwa yanayin da yake ciki ba zai iya cin wani abin ba, dan cikin shi a cushe yake, gabaɗaya komai ya fice mishi a rai. Ba ta sare da lamarin shi ba sai da suka zo kwanciya domin yau gabaɗaya ma bai taɓa ta ba kamar yanda ya saba, zuciyarta ne ya fara rawa tana tunanin abin da ta rage shi da shi wanda har ya fara tunanin gurɓata yaruwarsu da wannan sabon halin da a yau ya ɓullo mata da shi, shi kuwa ganin ba zai iya taɓuka mata komai ba ne ya sa bai neme ta ba, washegari da wuri ya nufi officer dan abinci ma a tsattsaye ya ci ya fita a gidan. Shuru ta zauna tare da ƙura wa abincin ido dan ta kasa cin koda loma ɗaya ne, ƙarshe ruwan tea kawai ta iya sha sannan ta koma ɗakinta. Gab da zai dawo gida Fiddoh ta shigo officer ɗin shi, kamar dai koyaushe shigar iri ɗaya ce da ta kullum, ɗamammun riga da siket ne a jikinta wanda suka lafe tare da fitar da shape ɗin ɗan ƙugunta sosai tana zuwa ta ƙwanƙwasa kofar shi a tunanin shi ma'aikatan shi ne ba ɓata lokacin ya ba da damar shigowa hankalin gabaɗaya na kan aikin da yake yi, shigowa ɗakin ta yi tare da tsayawa tana ƙare ma wurin kallo, taku take ɗaya bayan ɗaya a tsakiyar wurin sannan ta nufi wurin shi, cikin hanzari Alhj Aminu ya ɗago sakamakon jin sautin takalmi yana “Ƙwas-ƙwas” Rai a mugun ɓace ya ce “Dakata anan! Kar ki yarda ki matso inda nake!” A kausashe ya yi maganar dan iskancin yarinyar ya fara isan shi. Murmushi kawai Fiddoh ta yi tare da ƙarasawa ta ture system ɗin da yake aiki gefe ta zauna saman table ɗin tare da ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana faɗin “Haba mana Alhaji na! Murya ƙasa-ƙasa dan za ka tarawa kan ka mutane ne, ni kuwa ba ruwana ƙarshe ƙimar ka ne zai taɓu...” “Me kike so? Me ya kawo ki officer ɗina? Please nan ba wurin shirme da shashanci ba ne wuri ne da ake mutuntani tare da martabani me kike so?” Wani irin ranƙwafowa ta yi tare da ɗaura ƙafa kan kujerar da yake zaune kana ta yi magana cikin wani irin murya me shiga jiki muryan da 'yan bariki ke amfani da shi wurin jan hankalin namiji, har wani ƙasa take yi da ido tare da lashe lips ɗin ta wurin faɗin “Kai nake so! Kai nake muradi....” A fusace ya kalleta tare da jan wani dogon tsaki yana ƙoƙarin danna ƙararrawar da zai sa security ɗin shi shigowa ta ɗaura hannunta kan nashi tare da jawo kujerar da yake zauno ta ɗaura ɗayar hannun bisa kafaɗar shi ta kai bakinta saitin kunnen shi tana faɗin “Cool down mana Yaa Laj! Buƙatata mai sauƙi ce sosai, mu yi aure kawai shi ne mafitar...” Cikin wani irin salon bariki ta yi maganar. Da ƙarfi ya yi baya tare da janta ya wurgata waje yana faɗin “Idan kika sake kusanto inda nake sai na tozarta ki” Da murmushi ta ce “Allah Ko Alhaji na? Aikuwa yanzu na fara bibiyarka har sai na mallakeka...” Tana gama faɗin haka ta juya tana tafiya tare da karya jiki kamar wacce za ta kife a ƙasa saboda mugun rangwaɗa. Ɓacin ran abin da ta yi mishi ne ya sa shi ajiye ayyukan da ke gaban shi ya dawo gida tun lokacin dawowar shi bai yi ba. Lokacin ina kitchen Ina ƙoƙari girka mana abincin dare domin yau daga ni sai Hisham wanda tun dawowar shi gidan ban taɓa ganin shi ba, Hajiya Laraba ta yi tafiya dan a bakin shi ma nake ji kasance ba magana take min ba shi ya sa ban san da tafiyarta ba. Fitowa na yi sakamakon jin dirin motar shi da na yi duk da ina jin babu daɗi cikin raina saboda abin da na gani jiya amma hakan bai hanani yi mishi san da zuwa ba, har ɗakin shi na raka shi sannan na temaka mishi ya cire kayan jikinshi, ina cikin naɗe kayan ne na yi arba da janbaki a wuyar rigar shi dafe kai na yi tare da watsar da kayan a kwando na fita a ɗakin bayan na fito mishi da kayan shi. Yana gama shiryawa ya fito tare da tafiya masallaci sai bayan Isha'i ya dawo gidan daurewa ta yi ta zauna suka ci abinci sai da suka kammala komai ya kalleta tare da faɗin “Masoyiya Amnoor lafiya duk na ganki cikin wani yanayi?” Kallon shi ta yi tana jin zafin abin da ta gani daga jiya zuwa yau, murya a sanyaye ta ce.... #Ayshajb #Amnoor #Sexstory #Sister'slove #paidbook [5/9, 11:46 PM] FARHATULƘALB💔🤗: *♡AMNOOR...!* Romance Story. ® FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION📚 ★F. J.W. A★ Page 40. “Amnoor sauyi nake gani sosai, kuma ina cin karo da wasu halayyar da bai dace a ce mutum kamar kai mai mutumci yana wannan halin ba, shekaran jiya na ji wani turare a jikinka, haka ma jiya da yau, ina ta ƙoƙarin daurewa sai dai na kasa! Duk iya tunanin da ya dace na yi na yisa sai dai babu ta inda na gaza maka, amma ban sani ba, ko akwai wani abun da nake yi wanda na daina maka? Idan ka akwai ka nasar mini, domin na tsani namiji mai mu'amula da matan banza....” Cikin daka tsawa ya ce “Amnoor! Neman mata fa? Ni?” Idanunta cike taf da ƙwalla ta kalleshi tana faɗin “Yau fa har da alamu a rigarka, kalla kaga” Nuna mishi gaban rigar shi ta yi daidai inda shatin janbaki yake. “Kin ga Amnoor zan yi miki bayani amma dan Allah kada ki zargeni da wani abu, na san kwana biyun nan ina daɗewa sakamakon aiki da ya min yawa sai kuma baƙin da nake yawan ganawa da su..” Ɗan dakatawa ya yi sannan ya yi mata bayanin Fiddoh runtsa ido ta yi tare da buɗe su, yanayin da yaga ƙwayar idonta sai da ya razana domin ya yi ja sosai. “Shi kenan?” Ta faɗa tana miƙewa bin bayanta ya yi yana mata magana “Wallahi iya gaskiyar na faɗa miki” Zama ta yi gefen gado tare da faɗin “Ai shi kenan ban nemi wani dogon jawabi ba” Shuru ya yi mata domin ya lura yau kan ya ɓata wa masoyiyar tashi rai, kwanciya ya yi kusa da ita yana jin babu daɗi domin har ga Allah Amnoor ba ta taɓa sauya wa ba, be ɗauka tana kishin sa har haka ba. Washegari koda ta yi sallar asubahi kitchen ta nufa tana haɗa musu abin kari, Hisham ne ya shigo tare da zama yana danna wayarshi, yau yana so ya karya da wuri ne don a yau yake son zuwa gidan su Nuriyya duk da wanda ya saka bincike ya ce ya samo hotonta amma sam ba ya ji iya hoto zai gamsar da shi, Amnoor ce ta fito riƙe da flacks ɗin ruwan zafi tare da ajiyewa kan table ɗin. Daidai lokacin da wayar shi yai ƙara alamar shigowan saƙo, buɗe wa ya yi tare zooming ɗin hoton a birkice ya ɗago ya kalli Amnoor sannan ya sake kallon hoton hannunta ya kama daidai Alhj Aminu ya fito daga ɗakin Amnoor ɗin, kallon hannunshi ta yi sannan ta kalleshi takaici ya sa ta ɗauke shi da wani mugun mari, marin da sai da ya yi haɓo a hancin sa. “Wani irin iskanci ne wannan da za ka riƙe min hannu? Ka manta matsayina na matar mahaifinka?” Karaso wa wurin Alhj Aminu ya yi da sauri tare da watsa yatsu biyar yana faɗin “Fita min a nan!” Cikin zubar da hawaye Hisham ya ce “Daddy ita ce fa yarinyar da nake so! Daddy ita ce yarinyar da muka yi wa fyaɗe..” Marin bakinshi Amnoor ta yi jikinta na rawa “Ki yi min komai amma wallahi ba zan taɓa yin shuru ba..” Hajiya Umma da shigowanta kenan ta ce ma Hisham “Zo ka ba wa mutane wuri shashasha mara tarbiyya na ɗauka ka nutsu ashe sam ba haka ba ne. Ka je ga uwarka can garin neman duniya ta yi hatsari tana kwance a asibiti Allah ya taimake ta ma bata mutu ba, da ta yi asara. Na san Nuratu ita ce yarinyar da ka lalata mata rayuwa shi ya sa na aurawa uban naka. Maganar wani so kuma da kake yi duk na banza ne, domin babu yanda za a yi ka auri matar uban ka” Wani irin ƙyarma jikina ya ɗauka ina ji kamar wuta ake watsa min, zuciyata kuwa tamkar ta bindige saboda tsananin fusata da son lallai saina illata Hisham tamkar yanda ya illata rayuwata ya hanani farinciki ba zan taɓa ƙyaleshi ba. Wallahi ba zan taɓa yafe mishi abin da suka aikata min ba. Haka yinin ranar na dinga kuka Alhj Aminu ma ya rasa ta cewa dan labarin ya girgiza shi, ga Hajiya Laraba ma garin neman asiri ta je sun yi hatsari Allah ya taƙaita ba ta ji mugun rauni ba, ni ɗaya na zauna a gida dan yau ko Maman ma ban samu damar kira ba bare in buƙaci zuwan Zaliha don ta taya ni hira. Kwana biyu haka na yi shi sukukun jikina tamkar ba nawa ba. Duk yanda yaso mata magana shi ma kasawa ya yi, dan Allah kaɗai ya san irin zafin da shi ma yake ji a ranshi. Sai da aka yi kwana biyar kafin ya samu ƙwarin guiwan rarrashinta dan ba zai zama yana kallonta cikin ƙunci ba, tana kwance ya shigo ɗakin da dare tare da kashe wutar ya kwanta kusa da ita. Jawota ya yi jikinshi tare da kiran sunan ta. “Amnoor!” Shuru kawai ta yi mishi dan ba ta jin za ta iya yi mishi magana. Jin ba ta ce mishi komai ba sannan ba ta motsa ba ne ya sa shi leƙa fuskarta tare da haɗe fuskokinsu yana sauke ajiyan zuciya. Daga nan ya laluɓe bakinta dan ya yi kewarta sosai wani irin kissing ɗinta yake kamar zai raba baƙin da jikinta. A hankali ta fara sauke ajiyan zuciya ita ma, sai da ya tsotse ta sosai kafin ya fara raya sunnah yana faɗa mata kalmomin masu kwantar da zuciya, tuni ta mance wancan ƙuncin ta rumgumi mijinta suka shiga faranta ran junansu. Hajiya Laraba kuwa tana can kwance mahaifiyarta da Suhaima ne a wurin Hisham kuwa yaƙi zuwa duba ta. Ko cikin gidan ba ya shiga kullum yana ɗaki yana fama da raɗaɗin zuciya. Izuwa yanzu ba sai likita ya sanar mishi ba, shi da kan shi ya san yana ɗauke da ciwon zuciya. Lokacin da su Haiydar suka samu labarin Nuriyya ita ce matar Alhj Aminu cizon yatsa suka shiga yi domin ko giyar wake suke sha ba su isa su tunkare gidan ba, dan tun tuni suka gama shirya yanda za su shiga gidan mijin nata su yi abin da suka ga dama da ita. Haka suka tattara suka bar ƙasan suna jin baƙinciki a ransu. Hankalita ya ɗan kwanta yanzu ganin yadda yake lallashinta yana sake kwantar mata da hankali, Hajiya Laraba kuwa ana sallamota Hajiya Umma da kanta ta ce ta kwashe kayanta su koma wancan gidan ita da Hisham su bar Nuriyya a nan, hakan ya sake kwantar min da hankali sosai domin kullum na tuna ina kwana gida ɗaya da Hisham ina ji kamar in je in kashe shi ne ko zan ji sauƙin abin da ya min. Suhaima ma kan ba ta ma san wainar da ake toyawa ba, domin tana can gidan Hajiya ana shirye-shiryen bikinta da Dalil. *** Kallon Emanuel Fiddoh ta yi tare da nuna kanta ta fashe da wani mugun dariya “Ni in aureka? Emanuel ka fara hauka ne? An ce maka zan iya auren wani bayan Alhaji na ne? Kai dai mu ci gaba da holewa kawai, idan na ji buƙata in zo ka cini, amma maganar wani aure babu tsakaninmu arne kawai” Bai ji zafin maganarta ba sai ma shafa fuskarshi da ya yi yana murmushi. Matsowa ta yi jikinshi tana taɓa shi da niyar ya mata abin da take so. Ture ta ya yi tare da fita a ɗakin dan shi yanzu ba zai sake wani abu da ita ba har sai ta amince za ta aure shi tukun. Kayanta ta saka tare da barin gidan dan ta tura yanzu wani sabon iskanci ya tsiro mata da shi sun fi sati biyu suna ɗaki ɗaya amma ko hannunta bai son taɓawa sai maganar aure da ya addabi rayuwarta da shi. Tana shiga gida ta zauna tana jan tsaki ita ɗaya ko ɗaga kai Maman Nafisa ba ta yi ta kalleta ba balle ta ce mata wani abu, haka ta gama zamanta ta shige ɗakinsu. Bayan kwana uku tana kwance a ɗaki ta ji muryan baban su yana magana a cikin gida. Tsayawa ta yi a bakin ƙofa tana kallon shi ganin ya yi shuru da maganar da yake yi daga ganinta. Kana ya murmusa yana faɗin “Yawwa ta hannun dama, zo ki ji daman Muhammad ne ya kai min ƙarar ki wai kin ƙi amincewa da shi yana ta miki maganar aure kin ƙi yarda da shi...” Katse shi na yi ta hanyar faɗin “Waye Muhammad?” “Emanuel...” “Wani sabon salo daman musulunta ya yi shi ya sa ya addabi rayuwata da maganar aure? Ko ka faɗa mishi ba zan aure shi ba, dan wannan ba musulunta gaskiya ba ne, ko ma na gaskiya ne ina da Alhajin da nake so dan ba zan yi kaffara ba sai na aure shi. Idan Aure yake so mata suna nan dayawa ko sai ni ce?” Shafa aljuhunshi ya yi tare da faɗin “Ke aure da sai kin aure shi dan ga kuɗi dubu ɗari uku na amsa sadaki sauran wasu tarkace naku na hidimar aure duk shi zai yi ai shi ma yana da ɗan arzikin sa duk da mijin Nuratu ya fi shi. Aure ko ki yarda ko karki yarda ni dai na karɓa kuɗi” Yana gama faɗar haka ya nufi hanyar waje Maman Nafisa kuwa an barta riƙe da haɓa tana kallon ikon Allah. “To kuwa za a yi kutumar abu kazan uba, ni ba Nuriyya ba ce da za ka ɗauki Aure na ka ba wa wanda zuciyata ba ta ra'ayi...” Rufe mata baki Maman Nafisa ta yi tana faɗin “Yi haƙuri ban son wani ashariya to ke ai abun farinciki ne, za ki samu lada sosai idan kika amince da wannan haɗin kuma gwara auren da wannan zaman da kuke yi” “Ni wallahi Mamanmu Alhaji Na nake so” “Ke fa da bakin ki kike faɗar irin cin mutuncin da Alhajin nan yake miki, dan Allah Firdausi ba na son wani dogon magana tun da har baban ku ya karɓi kuɗi kema kin san ba mayar wa zai yi ba, yanda yake da mugun son kuɗi ba zai ƙyale wannan maganar ba” “Aikuwa wannan karon haka zai haƙura da kuɗin da ba auren Emanuel da zan yi”. **** Taɓa wuyanta ya yi jin gabad'aya jikinta ya ɗauki zazzaɓi yana shirin yin magana ta haɗe bakinsu yayin da hannunta ke kan zandariyarshi tana shafawa cire bakin shi ya yi daga nata yana faɗin “Kinga ba kya jin daɗi bari in kira likita ya zo ya duba jikin ki...” Haɗiye sauran maganar ya yi jin ta saka bakinta kan zandariyarshi tana lashewa wani irin jan yaji ya yi tare da riƙe kanta yana sake tura mata zandariyar. A haka ta dinga tsotsar shi tare da shafo Twins ɗin shi, sosai take zuƙo mishi shi kuwa sai faɗin “Ashhhhh ahahhhhh” Yake yi sai da ya yi relizing a bakinta kafin ta hanye kanshi tana sauke ajiyan zuciya. Riƙe ƙugunta ya yi sosai yana buga mazaunanta. 'Yan kwanakin nan sex kawai ta sa a gaba, sai Sucking ɗin shi da take yawan yi wanda haka ba ƙaramin tsuma shi yake yi ba, sosai ya yi ta zizara mata zandariyar kafin ya sauka a jikinta zuwa lokacin jikinta ya yi laushi sosai ɗaukar ta yai suka nufi toilte cikin bahon wanka ya tara mata sannan ya saka ta yana kallon yanda take lumshe idanuwanta, ƙirjinta ya ƙura wa ido ganin yanda suka ƙara cika suka yi tantsan-tantsan da su, haka ya yi wanka ita ma ta yi wanka tana layi saboda barcin da ya cika mata ido. Ƙaramin towel ne a jikinta wanda ko cinyoyinta bai gama rufewa ba, yana daga zaune yake ƙare mata kallo dan ta yi wani masifar cika ne ƙugunta ya sake buɗewa sosai haka mazaunanta sun cicciko sosai. Zubewa ta yi jikinshi nan take barci ya yi awon gaba da ita. Wayarshi ya ɗauka ya duba time nan ya ga ana ni man sha ɗaya da rabi na dare, kwanciya ya yi shi ma sai washegari da sassafe ya kira likitan. Gwaje-gwaje ya yi mata tare da ɗiban jininta ya tafi, zuwa yamma ya dawo da result da tarin magunguna na masu ciki, lokacin da likitan yake sanar da shi cikine da Amnoor farincikin da ya tsinci kan shi ba zai iya misaltawa ba. Yana zuwa wurinta a ɗaki kuwa rumgumeta ya yi yana faɗin “Na gode! Na gode Amnoor!” “Mene ne Daddy?” “Ciki mana, kina da ciki za ki haifa min Baby's...” Murmushi ta yi tare da kwantar da kanta a jikinshi sai yanzun da suke cikin shekara uku da aure kafin rabo ya zo. Cikin dare Hajiya Laraba ta kira wayarshi a rikice domin jikin Hisham ne ya tashi. Kasancewar wayar a silent yake bai ji kiran ba, ni ce da fitsari ya tashe ni naga wayar na haske ban san tsautsayin da ya kaini daga kiran ba ashe dai rabon na sha zagi ne “Hello...” “Ke jakar ina ce da zan kira mijina ki ɗauka? Dalla ba shi waya malama uwar sanabe an bi an manne wa mijina” Siririn tsaki na ja wanda ban san dalilin sa ba na kuma kashe wayar ma gabaɗaya. Kallon wayar Hajiya Laraba ta yi tare da sake kira nan ta ji wayar a kashe wani uwar ashar ta ƙunduma tare da fitowa ta kira mai gadi suka fita da Hisham zuwa mota wanda ya ɓata gaban rigan shi da aman jini, gabaɗaya ya fita cikin hayyacinsa haka suka nufi asibiti sai dai tun kafin su isa rai ya yi halinsa. Koda suka isa likita ya faɗa mata ai ya rasu zubewa ta yi ƙasa tare da ɗaura hannu a kai tana faɗin “Na shiga uku na lalace Ɗana ya mutu wayyo Allah! Wallahi duk wannan yarinyar ce sila shegiya baƙar ƙaddara ƙarshen ki ba zai yi kyau ba, in ban da boka ya ce min aiki ba zai tasiri a jikin ki ba wallahi da na daɗe da hallaka ki” Haka ta dinga faɗe-faɗe har a asibitin har wayewar gari. *** Ni tun yaushe ma na manta da Hajiya Laraba ta kira wayarshi sai da muka tashi sallah ne ma na tuna nake sanar mishi da matar shi ta kira. Shi ma sai da ya yi sallah ya ɗauki wayar ya kunna kiran Hajiyarsa ne ta fara shigowa bayan kalma Innalillahi wainna ilaihir rajiun babu abin da yake nanata wa kallon shi na yi da sauri tare da faɗin “Lafiya? Mai ya faru?” Sauke wayar ya yi daga kunnen sa yana faɗin “Hisham ne ya rasu...” “Ya Allahu!” Kalman da na furta kenan ina jin ba daɗi a raina, haka muka shirya a gurguje zuwa gidan rasuwan ina saka kai na cikin falon na tsinkayo muryanta tana faɗin “Shegiya la'ananniyar mayya 'yar matsiyata kin lashe min kuruwan Ɗa fita min a gida!” Hajiyar shi dake zaune ta ce “Subahanallahi Balaraba wacce irin magana kike haka? Kayya! Bai dace ba sam, wannan kalaman sam ba ta yi min daɗi ba, ke Nuriyya zo nan ki zauna.” “Na rantse da Allah Hajiya wannan annobar yarinyar ba za ta zauna gidan nan ba ta wuce ta fita in ba haka ba, ita ma ta baƙunci lahira 'yar iskar yarinya ai da na kira wayarshi jiya kashewa ta yi bayan ta yi min tsaki..” Da sauri na fita ina share hawayena Suhaima ce ta miƙe tare da biyo Nuriyyan. A farfajiyar gidan na haɗu da Mamanmu ita da su Fiddoh hannun Mamanmu na kama hawaye na tsiyayomin “Sannu Nuriyya ya haƙuri kuma? Amrah ce take sanar da ni rasuwan duk ba mu ji ba.." Shigowan shi ya sa suka fara gaisawa hannun Amnoor ya kama ya shiga da ita cikin falon Suhaima na biye da shi haka ma Maman Nafisa da Zaliha Fiddoh kan ta zame jikinta ta fita ganin Alhajin da take mutuwar so shi ne mijin 'yar'uwarta. Wani irin zafafan hawaye ne ya shiga wanke mata fuska, ita kodan ba ta taɓa ganin shi tare da Amnoor ba shi ya sa ba ta gane shi ba? To ita ko waya ba ta riƙe wa balle ta gane shi ne mijin yar'uwarta ko lokacin da Nuriyya ta zo musu gaisuwar sallah tana jin yanda Zaliha ke zuzuta kyawun da suka yi a hoto ita da mijinta amma ba ta taɓa ɗaga kai ta kalli hoton ba bare ta gane shi. Shi kenan babu ta yanda za a yi ta mallake shi tun da dai yayarta gudan jininta ce ke auren shi. A can gidan rasuwa kuwa rigima aka yi sosai lokacin da Hajiya Laraba ta ga Maman Nafisa tsohuwar 'yar aikinta kuma wai ita ce Maman kishiyarta aikuwa nan ta dinga zage-zage har Hajiya Umma yau ta zagu duk da kasancewar ta yayar mahaifiyarta kuma uwar mijinta hakan bai sa ta raba musu ba, Alhaji Aminu kuwa ya zuciya sai da Hajiyar shi ta dakatar da shi, jikin Suhaima ya yi sanyi sosai lokacin da ta ga Maman Nafisa, nan ta dinga nadaman abubuwan da ta yi mata a baya. Sai da Maman Nafisa suka fito ta lura da babu Fiddoh tare da su. Suna ƙara so wa gida ta sameta zaune ta rafka uban tagumi ga hawaye shaɓe-shaɓe a fuskarta. “Mamanmu ban shi ne mijin Noor ba, sai yanzu na fahimci komai, dan Allah Mamanmu kar Amnoor ta san wannan maganar kar ki bari ta san mijinta nake so dan Allah, ni na amince zan auri Emanuel kawai” Rumgumeta Maman Nafisa ta yi tare da faɗin “Ma Sha Allah! Na ji daɗin jin wannan furincin, kuma In Sha Allahu Nuriyya ba za ta ji wannan labarin ba, Allah Ubangiji ya yi muku albarka” Tun daga wannan ranar bai sake barina na je gidan rasuwan ba, har aka gama zaman kwana bakwai kowa ya watse. Saƙon zagi kam ina sha daga wurin Hajiya Laraba tun abin na damu na har na watsar da ita ganin babu abin da mijina ya rage ni da shi musamman ma yanzun da cikina ya fara fitowa soyayya kuwa sai wanda ya ƙaru. Haka muke cin karen mu ba babbaka a gado ma haka muke kashe kanmu da daɗi, lokacin da cikina ya shiga wata biyar aka yi auren Suhaima bayan haka da sati biyu aka yi bikin Fiddoh wanda ba ƙaramin daɗi na ji ba. Bayan wata huɗu Allah ya sauke ni lafiya inda na samu 'yan biyu duka maza faɗar irin farinciki da murnan da Alhaji Aminu shi da Hajiyar shi suka ɓata lokaci ne, Hajiya Laraba kuwa ƙiri-ƙiri da ta zo barka ta faɗa min maganar da ya girgiza ni hatta jama'ar ɗakin sai da suka ce na yi hankali da matar nan dan ga dukkan alamu za ta aikata abin da ta faɗa na ganin bayana da yarana da ta ce za ta yi. Cike da tsoro na kira Mamanmu ina kuka na sanar mata dariya kawai Maman Nafisa ta yi tare da faɗin “Ai ki kwantar da hankalin ki, kamar yanda a baya ba ta yi nasara a kan ki ba, ta je ta jiggata haka ma yanzun babu abin da za ta miki, dan duk sheɗancinta ba ta isa ta taɓa yara ba balle kuma ke, ki kwantar da hankali ba abin da zai taɓa ku ln Sha Allah” Amnoor na kashe wayar Maman Nafisa ta ce “Ina ga Hajiya Laraba na nema wa kanta mutuwa ne wallahi, dan in ta kuskura taɓa min 'ya da jikokina ko Ashraf bai yi mata komai ba ni zan mata” Ba'a sauya musu sunan su ba, haka ake kiran su da Hassan da Hussaini duk da na yi tunanin zai mayar da sunan Haisam sai na ga ba haka ba, ni ma kuwa na ji daɗi da bai mayar da sunan ba. Wankan gida kan ya ƙi amincewa na tafi, duk yanda Maman Nafisa ta so na dawo gida haka bawan Allahan nan ya murzawa idanunshi toka a kan babu inda za ni. Haka na yi jego na a ɗakina a ranar da na yi kwana arba'in Amnoor ya ce shi haƙurin shi ya ƙare a daren ranar ba mu runtsa ba saboda shagalin da muka kwana yi dan an ci uwar sabada. Ƙarshe. END ALHAMDULILLAH! A nan na kawo karshen littafin AMNOOR kuskuren dake ciki Allah ya yafe min, da ni daku masu karatu Allah. Ina muku fatan alkairi masoyana jama'ar Wattpad Arewabooks WhatsApp ina sonku domin Allah. Sai mun haɗu a sabo A'isha JB ke muku fatan alkairi sai mun haɗu a sabo. 08062715485