HAR HANNU A LAGOS OUMYASMEEN Episode 1-5 Da sunan Allah me rahama me jin ƙai ban yadda ba wani ko wata suyi mini amfani da wannan labarin ba ta ko wacce siga batare da neman izina na ba ya Ubangiji ka bani ikon rubuta abin da al'umma zasu amfana duk wanda ya ga wannan labarin yayi daidai da rayuwar sa ya dauka a rashi ne. 09061890481 Bissimillahir ramanir rahim Lagos agege wata uwar miƙa tayi ta saki wata uwar hamma, kamshin gasassun kaji ne yayi mata sallama a kofufin hancinta, da sauri ta sauko kan gadon tuni zulfa'u ta nannaɗe ledar naman ta tace "wallahi Allah halee ba zaki ci ba, ga hanya nan kema fita ki samu naki rabon..., haɗe rai tayi ta ɗauki wayar ta keypad ta soma dannawa, tace"kinsan ni ba matsiyaciya bace..., dariya zulfa'u ta sheƙe da ita, cikin rainin hankali tace "au Allah, ai bani da labari..., dama yaushe zaki samu labari kina can ana kwakular'gindin ki, ta fada tana watsa mata harara dariya ta kuma sheƙewa da ita tace" kina baƙin ciki ne da irin baiwar da Ubangiji yayi mun ke baki da ita...?, God forbid wallahi, gwara na mutu banci ba banza karuwa, Owo dai, wata ta samu a yaba, tashi tsaye tayi ta jujjuya tace "kalleni da kyau ba abin da Ubangiji be min ba, alhmdullahi na godewa Allah ina neman halilina, kema ina me nusar dake tun kafin duniya tayi miki juyin waina ki tuba, banza tayi mata kanta ba ɗankwali ta fita, kalaba ce a kan ta ta zubo har gadon bayanta masha Allah, kallo ɗaya zakai wa, halee kasan anyi ubangiji yayi halitta, jingina tayi a bango ta dafe mararta da ta kulle, da alama baƙonta na kan hanya, dogon tsaki taja lokacin da tayi ido huɗu da Monica da Samuel, yana zura mata hannu a riga yana murzar nonuwanta, bakin su hade kamar zasu hadiye juna, ita kuwa hannunta na wandonsa sai aikatashi take, tsaki ta ja kai Allah ya kawo musu ɗauki su bar gidan nan, kullum ƙazantar gidan ƙaruwa take, tun bata fahimci wacce irin rayuwa ce wannan harta gane, daga karuwai sai yan madigo ne a gidan.... iya kuɗin ki iya shagalin ki, ashe zancan zuci da take ya fito fili, haɗe rai tayi ta nufi dakin ummanta, kamar dai ko da yaushe tana zaune tana karatu, ɗurkusawa tayi tace "umma ina kwana..., ɗago da kanta tayi tace"halimatu badai yanzu kika tashi ba....?, ɗan ya mutsa innocent baby face ɗin ta tayi tace "eh amma nayi sallah...., ai daman tun da naga kin tafi ɗakin zulfa'u, to nasan bacci kika koma, Allah ya shirye ki.. zama tayi tace "umma ba wani abu ne... wallahi yunwa nake ji..?, ajiyar zuciya ta sauke tace "to haleematou wallahi babu amma Allah zai kawo, tace Allah yasa. HALIMATU YAR LAGOS OUMYASMEEN EPISODE 6-7 Fita tayi ta ɗauki botiki cikin sauri ta faɗa banɗaki, cire kayan ta tayi ta fara wanka, ba zato ba tsammani taji an rufe mata baki, zaro ido tayi ganin sopia ita da promise, koƙarin ihu take amma abin yaci tura, sakamakon matsa mata yan kananan nonuwanta da promise keyi, wani zafi ne ya ziyarce'ta, dan wannan shine karanta na farko da aka taɓa mata su, duk da santsin komfa be hana promise abin da tayi niya ba, ɗurƙusawa promise tayi tana ƙoƙarin ware kafarta, ita kuma cikin zafin mama ta harbata ta fadi kasa, Allah ne ya temake ta ta kwace hannunsu, towel ta ɗaura ta fara masifa tuni suka gudu, ɗurƙusawa tayi tana kuka hawaye nabin fuskarta, bata san wannan rayuwar ko kadan, tunda ta tashi ita kaɗai ta buɗe ido ta ganta a gurin mahaifiyarta, haka suke rayuwa wata ran suci wata ran kuma ya gagara, gwara ma yanzu da take aiki a wani restaurant, suna ɗan samu su dan rage wata matsalar, Sai da tayi kuka me isarta tukunna ta ci gaba da wanka, bayan ta gama ta mai da kayanta ta fito, a lokacin tuni yarabawan da ke gidan sun fita kasuwancin su, sai karuwan dake gidan su suke cin karan su ba babbaka, masu shan taba nayi masu shan wiwi nayi, har da masu shan giya da caca, shiga daki tayi har yanzu umma na inda take, ɗago kanta tayi tace "Haleematou...bakya gudun a kore ki? kinsan da kyar na samo miki aikin nan...?, ajiyar zuciya ta sauke tace"umma wallahi bansan lokaci ya ja har haka ba...., to ki maza ki shirya, in zaki fita kar kuma ki manta da addu'a, to umma! umma dan Allah wai mu bamu da yan uwa ne ....?, runtse idonta umma tayi zuciyar ta na tsalle, tamkar zata fasa kirjin'ta ta fito tace "to uwar tambaya ban sani ba, daga sama muka faɗo..., Shiru tayi mata har ta gama shiryawa cikin kayan aikin nata, riga fara skirt baki ta tubke kalbar kanta, sannan ta saka baby hijab tace "umma na tafi..., HALIMATU YAR LAGOS OUM YASMEEN EPISODE 8-9 to Allah ya kiyaye, amin ta amsa dashi cikin jin dadi, takalmin ta tasa shima baki combos ne, har ta fita ta dawo tace "umma dan Allah miƙo min wayata akan gado na manta ta..., tashi umma tace"ungo, wallahi haleematou kin fiye shiririta..., amsa tayi tana me sakin murmushi Umma tace "wallahi naga ranar da zakiyi hankali ko sai na yi miki aure..., Kunya ce ta kama ta ta turo baki tace" kai umma..nidai ki dena wannan maganar.., Haleematou aure shine darajar mace Fita tayi batare da tace komai ba, ko da ta fito tsakar gida zulfau ce zaune tana ta buga karta, ɗagowa tayi tace "a'a sister har zaki fita..?, hararar wasa tayi mata tace "ko zaki rakani ne..., a'a sai kin dawo To Allah ya saka Amin tace ta mai da hankalin'ta Kan cacar da take, tana fita kuwa bata tsaya a ko ina ba sai a gidan su, promise tana shiga ɗakin su ta banga kofa tace "to futsararru nayi muku kama da wacce zaku ci.., promise ce ta tashi jikinta na rawa tace "kiyi hakuri haleemo..., hannunta ta fisge tace "wallahi ba wani hakuri da zaki bani, daga yau sai yau kar ki ƙara zuwa inda nake, banza kawai ballagaza..., tace dan annabin ku haleemo kiyi hakuri jikin halee ne yayi sanyi tace "bakomai amma kar ku kara yi min haka bana so.., to kawai promise tace, tare da kurawa nonuwanta ido, ji tayi kan nonanta na kai kayi, ako da yaushe tana kwadayin haleemo, dakyar ta iya cewa mu tafi nima gurin aikin zani, to kawai halee tace mata, kullo kofar dakin ta tayi ta rataya jakarta suka fita, bakin titi sukai me maƙon su tari me okada, sai suka fara tafiya da kafa, promise na yi wa halee hira har suka isa a bakin get suka haɗu da Madam Trisha, da sauri ta fito ta daga motarta ta rungume haleemo, tana cewa your welcome my beautiful lady ta faɗa tana shafa mazaunan'ta, ya tsuna fuska Halee tayi, haka kurum bata son abin da matar take mata, sannan tace "thanks ma..., sakin ta tayi suka shiga ba a bin da aka fara a restaurant din dan haka da sauri halee ta fara kwaɓa cake tana jin hirar da sauran ma'aikatan gurin ke yi amma bata saka musu baki ba ita ka ɗai ce musulma ola ce ta shigo tace "promise madam na kiran ki...., wanke hannu promise tayi tace"to..., bin ola tayi har suka isa office din madam ɗin sannan ta koma tana zaune akan kujerar ta rufo kofar tayi sannan ta ƙarasa shigowa tace "madam gani...., okay ga guri zauna mana zama tayi tana jiran me madam ɗin zata ce har ta gama yan rubuce rubucan ta ɗagowa tayi ta kalli promise Sannan ta tashi tace mata zo mana binta tayi har dakin'ta da take hutawa zama tayi akan wata ƙatuwar katifa zama promise tayi, hannu madam takai kan kirjin promise tace "baby gaskiya na gaji da wadannan yan kananan abubuwan naki, ba bakya ganin na haleemo manya da su...., haushi ne ya kama promise Dan haka ta haɗe bakinsu, dan bata son ƙara jin wata magana ta fito daga baƙin madam trisha ɗin, ɗaga rigarta sama tayi ta fara matsa nonuwan promise, wadanda ko hannu basu iya cika mata, duk kuwa da irin matsar da take musu, haka suka cire kayan su duka, sosai madam trisha ta mai da hankali gurin shan nonon promise, kuka ta fara mata tana janyewa tace "madam har yanzu zafi suke min..., cire kan ta tayi ta kura mata ido, sannan ta kallesu wanda saboda tsabar tsotso da kullum suke sha, har kansu yayi kato, gata dai ba wata babbar mace bace yarinya ce... Haleematou yar Lagos Episode 10-11 hankaɗeta tayi tace "tashi bana son ganin ki, maza fice min...., cikin sauri ta mai da komai nata jikinta na rawa, sai da ta saita kanta sannan ta fito, Titilayo ce ta ɗago tace kin tafi kin dade, kinsan ga uban aiki na jiran ki.., bata ce mata komai ba ta wuce, domin bata da baƙin magana, dariya sauran suka sheƙe da ita, cikin harshen yarbanci Ayomide tace "sannu da dawowa..., suka ƙara sheƙewa da dariya, gaban halee ne ya faɗi jin maganar da suke ƙasa ƙasa, na halin madam din, wato shiyasa kullum sai ta ba promise kuɗi kenan, goge hannun na tayi a jikin towel ta shiga toilet, hawaye ne ya fara bin kuncinta, ta rasa dalilin daya sa mahaifiyarta taƙi kai ta gurin danginta ko na mahaifinta, kuma bata son ayi mata zancen... Sai da tayi me isarta sannan ta fito, bata da wani zabi da ya wuce ta dena zuwa, gwara su mutu da yunwa da ta ɓata rayuwar ta, sai gurin karfe takwas na dare suka tashi, lokacin yan aikin dare sun fara zuwa, kuma ta tsaya ne dan ta karbi alabashinta amma shiru shiru madam Trisha bata fito ba, kallon promise tayi tace "promise ko tafiya za muyi gobe ma amsa dare na ƙara yi, ta danna wayarta tace "karfe 8:30 fa ....?, promise ta jingina da cabinet ɗin kitchen din tace "bani da abin da zan karya gobe, ko yau ban karya ba na fito sai anan na dan ci wani abu...., haleemo tace yau da kika je gurinta bata baki kuɗi bane.....?, ƙasa tayi da idonta da ta tuna cin mutuncin da tayi mata, buɗe rigarta tayi ta fito da nonuwanta tace "kalli fa yadda su kayi..., haleemo ta kallesu tace"ni ban ga komai ba...., mai dawa botiran rigar ta tayi tace"da basu kai haka ba, amma yanzu sun buɗe...., ba dole su buɗe ba kin sawa ranki jaraba, Murmishi promise tayi tace "tashi muje ko yanzu ta gama ganawa da su Ayomide..., tashi sukayi suka je har office ɗin amma bata ciki, juyawa halee zata yi promise ta ruƙo hannunta tace "ina zaki....?, HALEEMATOU YAR LAGOS EPISODE 12-13 tace To bata nan zaman me zamu yi? promise tace tana cikin dakin hutawar ta fa, kai ta jinjina kudi yayi a rayuwa ta raya a zuciyarta, ɗakin suka shiga tana kwance, tashi tayi ganinsu tace "aa my beautiful lady zo ki zauna...., zama sukayi ta rungumota tare da shafa kanta tace "me ya saka har yanzu baku tafi ba....?, haleemo tace baki bamu albashi ba, kuma yau ce ranar biya, madam trisha tace da kinxo tun ɗazu kin karɓa ai, ta faɗa tana kallon nonuwanta tace ai tun dazu muna jiranki, saboda munga kin yi baƙi shiyasa hakane my beautiful lady ta kara shafa kanta, kuɗin ta ta kirga ta bata tasa aljihun skirt ɗin ta, taba promise nata itama My beautiful baby ta faɗa tana sake kallon kirjinta, bata ankara ba taji hannun madam Trisha a cikin rigarta, da sauri ta riƙe hannunta sai dai madam trisha irin babbar macen nan ce, dan haka bata iya kwace mata, ɗaga mata riga sama tayi tuni taci karo da albarkatun kirjinta, tamkar za sufa sa kirjin'ta su fito saboda tsabar cikar su Allah ne ya bata iko ta tureta, ta miƙe a guje ta fita jikin ta na rawa har ta isa gida, ko sallama batayi ba ta shiga dakin ummanta ta cire hijabin, umma cikin tashin hankali tace "yanzu nan nake shirin zuwa na nemoki, yau me kika tsaya yi har kika dade.....?, rungume ta tayi ta rushe da kuka, kafin ta dena zuwa makaranta saboda rashin kudin makaranta har ƙoƙarin fyaɗe akai mata, yanzu kuma yan neman mata na bibiyarta, cikin kuka tace "umma madam yar iska ce, nan ta bata labarin abin da ya faru...., gaban umma ne ya faɗi tace"innalillahi wa'innailaihir raji'un, ina nan zaune za'a lalatamin rayuwarki? shi yasaka naji hankalina ya kasa kwanciya...., zama tayi a baƙin ƙaramin gadonsu tace "umma dan Allah mu koma garin mu...., hawaye ne ya fara zuba a idon umma ta fara kuka har da shashshe, rarrafowa gurin ta haleemo tayi jikinta na rawa tace "dan Allah umma kiyi hakuri na dena tambayar ki...., rungumeta tayi tace" wallahi ba tambayar da kika mun bace ta sani kuka ba, a'a tuno rayuwar da nayi a baya nayi......, ba me rarrashin wani haka suka haɗu suna kuka har sukai me isar su, kwanciya umma tayi ta faɗa duniyar tunani.... Shekara goma sha takwas baya............... Garin adamawa ƙauyen mayo belwa HALEEMATOU YAR LAGOS EPISODE 14-15 Shatu shatu da sauri ta fito daga cikin bukkarsu ta ɗorƙusa tace "baffa gani..., Shatu ga nonan nan maza ki ɗauka kafin innai ta dawo ta buge ki, ɗurƙusawa tayi ta ɗauki kwaryar nononan da botikin, jamin kunne yayi yace "saura ki tsaya wasa, kuma karki sake ki dawo ba tare da kin siyar ba...., kai ta gyada mai jikinta har rawa yake godun kar ya maka mata sanda, tafiya take hawaye na bin kuncinta, inda sabo ya kamata ta saba, bata tashi ta buɗe ido taga mahaifanta ba duk sun mutu, kawu da innai kawai ta sani sai ɗansu ɗaya Usman, sai adda Binta itama tayi aure tana kano, kullum cikin azabtar da ita suke, shi kuwa dama ya Usman yana cikin garin Adamawa yana karatu, banda makarantar allo da take zuwa ba bokon da aka sata, share hawayenta tayi ganin ta fara shiga cikin mutane, bakin titi ta fita ta zauna a bakin wata bishiya, shatu! da sauri ta juyo tace faɗima kin taho kenan, harararta yi tace "wallahi shatu baki da kirki, kika ki zuwa mu tafi tare..., dafa ta tayi tace yi hakuri, wallahi bana so baffa ko innai su yi mun faɗa ne Fadima tace Allah ya kyauta, in har zaki ci gaba da tsoran su to wallahi kina tare da wahala, mutane kin mai dasu tamkar wasu mala'iku Saboda tsoransu da kike, ajiyar zuciya ta sauke jikinta yayi sanyi, amma ba yanda zatayi, fadima ta dan kara matsowa kusa da ita tace, ke ƙawata jiya naje cikin gari na haɗu da yayanki Usman tace Dan Allah fa, a cikin makarantar su? a'a a wani shago nakai nono, baki ga yadda ya koma ba dan birni dashi tace Allah sarki, yayi miki magana? fadima tace tab, Ni zai ma magana kamar baki san halin girman kansa ba? ko ke naga ba magana yake miki ba Murmishi tayi tace hakane kuma wallahi, suna nan zaune shiru shiru ko wacce mota na wucewa ba wanda ya tsaya ya siya, sai wani daya siya na faɗima da yake nata me kyau ne, na shatu innai na hada shi da waken suya, kallon ta tayi tace "ko za mu tafi cikin gari ko Allah zai sa a siya...?, fadima tace gaskiya bani da kuɗin mashin. ƙasa shatu tayi da kai ta jawo dan yalolan mayafina tace "nima bani da shi gwara ke an siya ma...., fatima tace to muje yar kasuwa mana, batayi mata musu ba suka tafi, ga yunwa saboda tun safe ba abinda taci, kafin su isa yar kasuwa tuni na faɗima ya kusa karewa saura kaɗan, isa sukai ta zauna gabanta sai dukan uku yake, lah shatu ga yayanki shi da wasu, ɗago kai tayi karaf muka haɗa ido da shi... Cikin dari dari ta buɗe baki zata mai magana taga ya haɗe rai, ai kuwa taja bakinta ta tsuke ta mai da idanuwanta wani gurin daban, jin muryar wani tayi yace "sannu yan mata nawa ne nono ƙwarya ɗaya....?, ɗagowa tayi ashe wanda suke tare da ya Usman ne tare, nace " dubu daya da dari biyar..., buɗewa yayi ya duba sannan ya rufe, ya kalli faɗima yace "ke nawa ne naki....?, Duk kuɗi ɗaya ne ta bashi amsa, ciro kudin yayi ya bata ta zuba mai a leda me zane zane, kallan Usman yayi yace "haidar zaka rakani na hau mota ko daga nan gida za ka tafi....?, yace muje na raka ka sai na tafi nima tashi faɗima tayi tace " shatu sai mun haɗu a dandali..., Tace to sai anjima. Ta tafi suma suka tafi aka barta nan sai raba idanu take, ganin sai zama take ko anzo an taya ba'a saye yasa taji kamar tasa kuka, duk wanda yasan nono me kyau to bai iya siyen nata, ga kuma rana tazo inda take, tashi tayi ta dauki kwaryar nonon da botikin ta koma inuwa ta zauna, tana zaune sai zabga hamma take ya Usman ya dawo, da sauri ta dauke kanta dan kadama su hada ido, har karfe shida tana nan zaune ba wanda ya siya..... lokacin ta galaɓaita da yunwa sosai, wata mata ce tazo tace ta bata na dari bakwai, ta karbi kudin hannunta na rawa na bata ta tafi, kai har magariba tana kasuwar nan, ganin ana ƙoƙarin rufe kasuwar ne ta tashi, tafiya take tamkar zata faɗi, hanjin cikinta har curewa suke gu ɗaya saboda tsabar yunwa, dakyar ta ƙarasa gida ga ciyayi ga duhu, tayi sallama innai tayi banza da ita kuma ba wanda ya amsa, ashe adda Binta tazo ta ganta zaune da ɗanta, ta ajiye kwaryar nonon tace adda Binta dama zaki zo yau? toshe hancinta tayi tace "da hallacan matsa sai warin rana kike...., jikin shatu yayi sanyi ta miƙe, sai taji ance kee.... gabanta ne ya faɗi tace innai ga kudin, amsar kuɗin tayi ta soma kirgawa, sannan ta buɗe kwaryar ta duba sai kuwa ta ɗauki sanda ta fara bugun shatu da ita, sosai take kuka tana neman dauki amma ko a jikin adda Binta, sai ma danna waya da take abunta ga danta gefe, ganin ba me cetonta yasa ta shige bukkar ya Usman da kullum sai ta gyara mishi, duk kuwa da baya nan, a gigice ta faɗawa kansa ashe yana nan, ya ja da baya cikin faɗa yace "ke wacce mara hankali ce zaki faɗo kai na...?, tayi ƙasa da kanta tace kayi hakuri dan Allah hawaye nabin kuncinta...... YAR LAGOS Episode 16-17 Yace Dalla Zo ki fita kin wani tsaya kin tsare mutane da ido, kuma fa ba kallonshi take ba, hannuwanta ta haɗa waje daya tare da ɗurƙusawa tace "Dan Allah ka temake ni, wallahi ina fita dukana zata ci gaba da yi...., be ce mata komai ba ya koma ya kwanta, adda Binta ce ta shigo hannunta riƙe da yaronta tace "dan uwarki zo ki fita, banda uban gantali ba abinda kika aje, gidan ubanwa kika tsaya har kikakai dare a waje? kin tsaya rabawa yan tasha gindi ko?..., Jikinta na rawa ta tashi ta soma bin bango, a lokacin shekarunta 15 bata ma san me take nufi ba, bata da wayewar da zata fahimci ina zancen ta ya dosa, ganin ta kasa fita tace "Usman rikemun yaron nan yau sai naci uban yarinyar nan, sai ta jawo mana abin magana da alama..., yayi tsaki ya amshe shi yana fadin shegiyar ba, ganin tayo kanta ta ɗurƙusa ai kuwa ta shiga dukanta ta ko ina har ta gaji, komawa tayi ta takure jikin bango ta kasa fita, ɗaukan yaronta adda Binta tayi ta fita ranta a ɓace, ganin ta fita ta koma gefe ta haɗa kai da gwuiwa tana kuka, batasan lokacin da bacci yayi awan gaba da ita ba. azaɓa ce ta farkar da ita ya Usman ne taji yana daure mata hannuwa ta baya, sannan ya sa mata wani tsumma a baki ya toshe ta yanda kar aji ihunta, ya daga rigarta ya kurawa yan kananan nonuwanta ido, shafarsu ya fara yi gashi ko wani fitowar kirki basuyi ba, ba kunya ba tsoran Allah be dubi yarintar ta ba balle maraicinta ya fara tsotsarsu tamkar ba gobe, sai zogi suke mata shi kuma ba ruwanshi, bata ƙara shiga wani tashin hankalin ba sai da ya cire mata kayan jikinta, a karshe dai sai daya rabata da mutuncinta, tayi kuka sosai har hawayen sun bushe a fuskarta, yace "saura inji kin fadawa wani, wallahi saina ɓatar dake....., ta daga kai da kyar alamar bazata fada ba, domin ba ƙaramar a zaba nate ji ba ta ko ina, ya cire mata tsumman daya tusa mata a baki sannan ya kwanceta, ya wurgo mata kayanta ta sa da kyar, be mata Magana ba ya nuna mata hanyar fita ba shiri ta fita jikinta na rawa, bukkarta ta shiga ta kwanta akan tabarmar kaba, ta buɗe kafarta saboda data hade cinyoyinta azaba takeji, har asuba tayi tana cikin wannan hali, gari ya waye innai ce ta shiga kwaɗa mata kira, da kyar ta iya fitowa ta ɗurƙusa cikin dashashshiyar murya tace "gani...., dan ubanki yau wani salon iskanci kika fito dashi...?, gari ya waye ba ruwan da za'a dora abin kari amma kin kwanta gaki yar hutu ko? ƙasa tayi da kanta dake tsananin sara mata murya na rawa tace 'innai yau bani da lafiya..., au ta haka kika biyo? to jeki, Usman Binta ku fito suka fito suna mamakin kiran innai, tace "ku zame min sheda tun da bata ɗebo ruwan da za'ayi amfani dashi a gida nan ba, to wallahi daga safiya har dare bazan bata abinci ba...., okay kawai ya usaman yace ya koma, ta fita tayi kofar gida da kyar take tafiya, kallo adda Binta ta bita dashi ta ankara da jinin daya bushe a kafarta, ga kuma wani na gangarowa, dariya ta sheƙe da ita tace "innai yarinyar nan ta girma ba mashin shine...,? kamar ta yanzu wasu ana shirin aurar dasu wasu kuma har da ya'ya ita dai batace ƙala ba tacigaba da tafiya har ta isa bukkarta, ta kwanta jikinta na mata matsanancin ciwo musamman ma kirjinta da gabanta, a haka har baccin wahala ya ɗauke ta, jin maganar baffa suna hira dasu adda Binta tasan karfe uku tayi, dakyar ta tashi farin ciki ya kamata jin sallamar faɗima, baffa ya amsa tace "innai shatu na nan..., Eh kawai tace mata, wucewa tayi ta shiga bukkarta da sauri taso tace "faɗima a galabaice Cikin mamaki fadima take kallonta tace "shatu me ke damun ki? baki da lafiya ne? wannan jinin fa daya ɓata miki kaya da kafa...?, da kyar ta tashi ta zauna tace eh wallahi bani da lafiya fadima, bakona ne yazo kuma ba ruwan da zan wanke jikina cikin tausayawa tace "to Bara na ɗauki tulu na ɗebo miki ruwa..., kamo hannunta tayi tace harda abinci fadima ina buƙata dan Allah, banci komai ba tun jiya riƙe hannunta tayi gam tace" karki damu kawata, zan damo miki kindirmo amma bamu da siga, HALEEMATOU YAR LAGOS EPISODE 17-18 Eh zan iya sha haka ta fada a galabaice kamar kuma zatayi kuka, fatima ta fita cike da tausaya mata tunda dama tasan irin zaman datake a gidan, bata dade ba ta dawo da ruwa da kwaryar nono, lokacin ya Usman ne kaɗai a tsakar gidan, ta ajiye kayan gefe sannan ta zuba ruwa a cikin kwarya ta kai bayi, shiga ta taso ta shatu ta kaita bayi ta fito, ya Usman kuwa fita yayi ya zauna ya zuba tagumi yana danasanin abinda yayiwa shatu, musamman ma daya ga yadda ta koma, to wai ma meya sa ya aikata haka? bayan wannan abun daya faru kwanan sa ɗaya ya koma makaranta, haka ta dinga rayuwa ba dadi, kwatsam rana ɗaya ciki ya fito ba ƙaramin tozarci taci ba, a gaban ya Usman innai ta watso mata kayanta tabar gidan, abin ka da ruga tuni kowa ya fito ana kallona, yara suka rakota har tasha suna yi mata ihu, haka ta hau mota bata da kuɗi, da kyar aka samu wanda ya biya mata kuɗin mota zuwa lagos, haka ta dinga fadi tashi a Lagos har ta samu wajen zama, Allah ya taimaketa ta samu aiki a shagon linda tana biyanta duk wata, shine fa har ta haifi haleemo, taci gaba da rainonta da dadi ba dadi, wannan dalilin ne yasa bata son komawa garinsu, amma sau tari ta kanyi tunani musamman da Haleemo tayi wayo take yawan tambayar mahaifinta, komai na ya Usman haleemo bata bari ba, abu kaɗan ne ta dauko nata, dan haka tafi kama dashi sosai tamkar an tsaga kara, ɗa sauri haleema ta ɗago jikinta na ɓari, kenan ta wannan hanyar aka sameta innalillahi wa'inana'ilaihir raji'un, ta fara kuka kamar ranta zai fita daman ita ba kowan kowa bace? ga wannan mummunan tabon da har abada ba zai gogu ba, cikin rawar baki tace umma... maganar dataso tayi ta kakare sai kawai ta kifa Kanta a cinyar mahaifiyarta ta tana kuka, bata hana ta ba domin tasan wannan kukan shine samun sa'ida a ranta, Wannan kenan Kano Daddy daddy tun daga kan bene take magana, cikin tsawa ammee tace "amra anya kuwa kina da hankali? me makon ki sauko ki sameshi ki mishi magana sai kace wanda zai gudu, ƙarasa saukowa tayi tace "daddy Dan Allah yau tun da kana gida zaka kai mu shopping, idan kace yaya ya kai mu ba kai mu zai ba...., ɗagowa yayi ya goge bakinsa da tissue yace 'amra kiyi hakuri yanzu zan tafi office..., zunɓuru baki tayi ta kalli ammee tace "dan Allah to ki kai mu gidan aunty Farida...., ammee ta harareta tace ba inda zani, ke kin fiye son yawo habaa, ta sa kuka ta hau sama daddy yayi dariya yace "amrah a kwai rigima....ba kamar momyna ba da ba runwanta...., briefcase ɗinsa ya ɗauka yace Allah ya shirya mana su, ammee tace ameen amma amra sai addu'a lokaci daya ta birkice, Allah ya shirya mana baki daya Amin ya Allah ya faɗa yana rataya briefcase dinsa, ya fita tayi mai Allah ya tsare ya buɗe motarsa ya shiga, tare da yiwa mai gadi horn ya buɗe mai ya fita, kiran mansur ne ya soma shigo mai a waya, amma sanin dokar tuki ya faka gefe ya ɗaga wayar, tare da karawa a kunne ya amsa sallamar'sa, gaisawa sukai mansur yace " yau naga ikon Allah daddy Faisal...., takaici ne ya kama daddy yace"kai daman ba wata magana ce me mahimmanci ba ka kirani....?, wallahi abokina ina cikin al'ajabi yanzu nan ina wani shago naga wata yarinya wallahi kamar ku ai kafin ya karasa ya kashe wayar ci gaba yayi da tukinsa wajan wasu masu sai da nono ya je ya tsaya siyan fura yayi zai buɗe motar sa yaji ance ya Usman da sauri ya jiyo ƙarasuwa faɗima tayi tace "ya Usman ina huni ko kun kara jin labarin shatu kuwa.....?, lafiya qalau ya iyalin naki Alhamdullahi kasan yanzu a kano nake aure unguwar daɓai to Allah ya bada zaman lafiya amin ya Allah dan Allah ko kaji labarin'ta dan jim yayi yace "a'a bamu ji ba..., gefen mayafin'ta ta saka ta share hawaye tace"Allah ya bayyana'ta in a raye take in kuma ta mutu ya jikan'ta...., amin ya Allah miƙo mata kuɗi tayi tace baza ta amsa ba sai da ya matsa ta amsa shiga mota yayi zuciyarsa ba dadi tunani ya ishe shi har ya isa office be de tunani ba shima yanzu ya fara zargin anya kuwa tana darai har ta kai wannan shekarun ba ta waiwayo gida ba parking yayi ya fito ma'aikatan Company ne suka shiga girmama shi cikin mutuntawa yake gaishe shi har ya buɗe office ɗin'sa be dade da zama ba Faisal ya shigo gaishe shi yayi yace "daddy ina huni...., lafiya qalau Faisal daman baka gida zama yayi yace"eh ina nan..., to Allah yayi albarka amin ya Allah shirune ya biyo baya file ɗin da aka tara mai tun safe ya shiga dubawa Faisal na taya shi Faisal dole kai zan tura Lagos ka tawo da wannan order da mukai in jinan sun zo To Allah ya kai mu ya faɗa yana ci gaba da duba file ɗin Wannan kenan Lagos Haka rayuwa ta ci gaba da gudana yayin da haleema ta zama cikin damuwa saidai kullum umma na yi mata na siha da wa'azi amma kam zuciyar ta ta bushe idan ta tuna rashin imanin da mahaifin nata yayi mata har ya zaɓi ta zo ta wannan kazamar hanyar da take tsanar zina ashe zina ce tayi ta jin sallamar aunty zulfa'u da sauri ta ɗago tace "Aunty zulfa'u sai yanzu kika dawo..., zama tayi ta cire mayafin da ta rayata tace "wallahi kuwa kin ganni nan shegen mutumin nan ya ɓata min rai wallahi har na gama zamana wai be zo ba wani meeting ya tsare shi...., dariya halee tayi tace"wallahi ki gane ba wani meeting matar'sa dai ta riƙe shi..., pillow ta hulla mata dariya tayi tace "wallahi gaskiya nake faɗa miki..., wallahi halee kin raina ni ina umma yau ta tafi aiki ke me ya hanaki zuwa...?, hmmm bakomai tabe baki zulfa'u tayi tace "ta nuna miki halinta ko..?, au kin san halin nata wallahi na sani yar iska ce neman mata take ni kuwa me zanyi da yar uwata mace ga namiji hajiyata to Allah ya shirye ki kema daman zaki aure wallahi halee kenan ta faɗa tana tashi tsaye cire kayan'ta tayi, ta ɗauki towel ta daura ta fita suka gaisawa da iya aliya, shiga bayi za tayi taga da mutum ciki, taja wani dogon tsaki tana cewa kai Allah ya yaye mana zama a wannan gidan, wannan wacce irin jaraba ce haka? ace mutum ya rasa inda zai yi iskancinsa sai a bayi, kai dan kuttumar ubanka ka fito, dayake kusan rabin yan gidan suna jin hausa, gida ne me face me face you, ɗakuna goma sha biyar ne ban daki ɗaya, kuma kullum baki zuwa suke suna fita, ko da sunday yaji zagin da zulfa'u tayi masa shima sai ya rama, yace "kai ma kuttumur uban ka shege...., dai dai lokacin haleema ta fito taji yana zagin zulfa'u, tace lallai ta samu damar da za tayi maganin dan iskan mutumin nan, cikin ɗaga murya tace "Wallahi ka fito kona janyo ka ɗan wahala kawai.., buɗe kofar bayin yayi yace shigo idan kin isa, da sauri haleema ta dauke ido gabanta na faɗuwa, domin haka ya fito baya kaya jikinsa haihuwar uwarsa ko kunya, ita kuwa zulfa'u ko a jikinta tace "wallahi kasan halina sarai, saina shigo wallahi na kuma ci mutuncin ka...., fitowa yayi gaba daya ashe bashi kaɗai bane shida kartuwarsa ne salati halee tayi tace "tab amma wannan anyi dan iska wallahi..., yace ko kema kina ciki ne tace Allah ya kiyaye shigewa daki sukai zulfa'u tace "kinga sunday yadda kika san gindin ayu ne dashi, kullum kana nan kana can shege a haka zai kare kinga aunty zulfau shiga bayi dai kafin wani ya fito, kafin haleematu ta rufe bakinta tuni maman tobi ta shiga, da sauri halee ta tashi taje ta fusgota, kifa mata mari mamman tobi tayi kafin ta sauke hannunta itama ta rama tace "ke wacce irin jaka ce kina jin abin da ake, amma saboda dudewar basira kika banza kamar baki ji ba zaki shiga..., maman tobi tace ni kika mara? ko zaki rama ne? zulfa'u ta fito ta shiga ta barsu nan suna fada, matan gidan ne suka taru aka bawa maman tobi rashin gaskiya... ganin kowa ya bata rashin gaskiya ta ja matattun ƙafafuwanta ta shiga daki, zalfau ta fito haleematu ta shiga wankan itama tayi ta fito, shiga daki tayi ta ɗauki wayarta tana game batare data saka kaya ba, dama daurin gaba ne jikinta, ajiye wayar tayi ta fara wani tunani dole fa ta zama fitsararriya idan tana so mahaifiyarta da ita su zauna lafiya a gidan nan.. ba wanda ya isa ya taka su, zalfau ce ta shigo ta zauna take cewa halee tunanin me kike...?, tace na samun mafitar zama a gidan nan ne ta faɗa kanta tsaye batare da shakka ba ko shayi, good girl abin da tun farko ya kamata kiyi kenan, kin ga ana yi min abin da ake yi muku....?, ta kalleta tace a'a to saboda an san ni ga abin da nake kuma bani da kunya, tunda har na iya baro garin mu na taho nan karuwanci, bance ki zubar da mutuncin ki ba amma ki tashi tsaye ba dan iska ko shegiyar da zaya kawo miki wargi, halimatu kam ta dauki hudubar nan, ta kwanta rub da ciki tace "Insha Allahu daga yau sai na gyarawa ko wanne shege zama a gidan nan, Well-done yarinya haka nakeso sallamar ra'isa ce ta tayar da halee da take kwance, da bacci har ya dan fara dibarta, tace" ra'isa ke nake gani haka ko me? dariya ra'isa tayi ta cire katon glass din dake fuskarta daya kusa cinye rabin fuskar, sai zabga kamshi take kamar an yi ɓarin turare, zama tayi tace sannun ku ina umma....?, amsa wa zulfau tayi ta fita halee tace tana wajan aiki..., to Allah ya temaka amin ya allah ya akai ki ka gane gidan mu? dariya tayi sosai tace " ke ma dai tun ina primary school nake biyowa ta nan fa kafin mu tashi...., Allah sarki to ya karatu halee ta tambaye tana tana ƙoƙarin tashi rike ta tayi tace " ina zaki kuma..., tace zan samo miki ruwa da biscuit ne, wallahi karki damu kafin na fito sai da naci abinci halimatu ta koma ta zauna, daman biscuits din bashi zata karbo, Ra'isa ta kalli haleematu sosai tace kin yi kyau abinki haly, komai naki ya ƙara fitowa, ta faɗa tana kallon shatin kan nonuwanta daya fito dan murmushi halee tayi tace hmmm ina wani kyau, duk rayuwa ta tasa mu a gaba, ke dai Allah ya kyauta, ayya Allah ya kawo muku mafita kawata amin ya Allah nagode ra'isa, da kika ziyarar ce ni ma nagode wallahi, lah bakomai Jin hayaniyar kawata, jin hayaniyar yarabawa tayi tace Bara na fita na gani meke faruwa..., halimatu ta dauki mayafinta ta fita, turusss tayi ganin an kawo umma ko cikakken numfashi bata yi, da sauri ta karasa inda take tasa kuka ta shiga girgiza ta, ajiye mata ita sukai suka tafi, ra'isa ce ta temaka mata suka fitar da ita suka sata a mota, zulfa'u da ita suka zauna a baya tare da umma, kuka haleematu take batasan inda zata sa kanta ba taji dadi har suka isa asibiti, cikin sauri haleema tace ra'isa meya kika kai mu privete asibiti? kinsan fa bamu da halin biyan kudin da zasu cajemu, juyowa tayi tace yanzu umma temakon gaggawa take bugata, tana buƙatar inda za a kula da ita, idan kuma muka kai ta asibitin gwamnati gaskiya sai an dade kafin su fara bata wani temako, wannan asibitin na bahaushe ne kuma be sa kudi dayawa ba.. sannan sai ya gama maka komai zai maka bill ka biya shi..., kai kurum ta gyada alamar ta gamsu, harabar asibitin suka shiga aka fito da ita, da sauri nurse suka kamata suka sata a wani gado suna tura ta zuwa dakin bada taimakon gaggawa, inda su kuma suka tsaya daga baya, ra'isa tayi musu sallah ita zata wuce, godiya sukai mata ta tafi, wata nurse ta fito tana waya tana cewa tana bukatar taimakon likita cikin gaggawa, saboda har yanzu bata farfado ba ta fada cikin harshen turanci, saurarawa tayi jin abin da zai ce sannan ta kashe wayar, kallon bangaren dasu haleema suke da zulfau suke tayi cikin kwantar da hankali tace, ku kwantar da hankalinku likitan yana nan zuwa nan bada jimawa ba, kai kurum halee ta ɗaga mata cike da damuwa, shiga nurse din tayi zuwa lokacin har sun sakawa umma oxygen, Cikin nutsuwa yake taku har ya iso kofar emergency room din, zulfa'u ce ta ɗago kanta ta dunguri haleematu dake ta faman kuka, dagowa tayi da sauri suka matsa, dogo dashi ingarman namiji ne fari tas, hutu da jindadi ya zauna mai, ko kallon inda suke beyi ba ya shiga dakin.. Zulfa'u ce tace "jar uban.. yau ake yin ta, halee kinga abin da na gani kuwa? irin wannan mijin nake fatan samu...., wani kallo halee tayi mata lokacin ta sausauta kukan da take, kallonta tayi ta lumshe ido, ba'a ɗauki wani lokaci ba aka fito da umma, da sauri suka bisu har dakin da suka shiga suka kwantar da ita, ɗaya daga cikin nurse din ta dubi zulfa'u tace, likita yace daya daga cikinku wata ta sameshi office, da sauri halee tace muje, nurse na gaba tana binta abaya har office dinsa, wani irin faɗuwa gabanta yake, baƙinta dauke da sallama ta shiga, fita nurse din data rakota tayi, har ta shiga bata ga alamun ya amsa mata sallama ba sannan be dago ba, sai danna laptop yake cikin kwanciyar hankali tamkar besan da zuwan mutum a office din ba, cikin fargaba tace " doctor....., ɗagowa yayi ya jefeta da wani kallon tsana, domin ya gane zulfa'u budurwar sa'id ce abokinsa, da alama su suka jefa mahaifiyarsu cikin wannan halin, glass dinsa ya zare sannan yace" ke ba'a koya miki tarbiya bane ko kuwa tarbiyyar ce bakya dauka? kin wani tsaya mun akai...koda yake mutanan da suka jefa mahaifiyar su cikin mugun hali menene ma baza su iya aikatawa ba...., sosai tayi mamakin jin hausar sa tar, ga kuma gasa mata magana da yake, cikin tashin hankali tace dan Allah doctor meke damun ummana....?, taɓe baki yayi ya miko mata takarda yace " mace me daraja suturta jikinta take, ba ta rika rabawa gadangarun bariki jikinta ba, halinda kuka jefa rayuwar ku ya janyowa mahaifiyar ku ciwon zuciya, har yana barazana ga rayuwarta, saboda ya isa haka a dena karuwanci haka nan, toshe kunnewanta tayi hawaye na zubowa a idanuwanta, bakinta na rawa sai dai ta kasa karyata maganarsa, amsar takardar tayi ta fita ta shiga dakin ta zauna, amsar takardar zulfa'u tayi tace " wannan fa...., ba tare da ta kalleta ba tace maganin da za'a siyo ne. zulfa'u tace tab ni wallahi bani da ko sisi. haleematu tace balle kuma ni, shiru sukai dukkan su suna tunanin mafita sai sukaji an turo kofar, da sauri suka kalli kofar shine ya shigo, yayi sallama zulfa'u ce ta amsa, kallon su yayi tare da watsa musu harara yace kun bata maganin ta sha? da sauri suka kalli juna, da kyar halee ta iya cewa yanzu nake shirin tafiya na siyo, kunsan irin amfanin da magungunan nan suke dashi ga rayuwarta kuwa? na lura baku damu da lafiyar baiwar Allah nan ba, da alama so kuke ku karasa ta tashi haleematu tayi ta ratsa ta bayansa ta fita, zulfa'u ce tace kai hakuri doctor, wallahi yanzu muke shirin tafiya siyowa, amma ga halee nan zata siyo..., fita yayi bece mata komai ba, tunda haleematou ta fita bata san inda take jefe kafarta ba, iya nema tayi neman kudin ta rasa, kantin sunday da taje sai washe baki yake, guri ta samu ta zauna ta karanto mai matsalarta, murmushi yayi yana lashe baki kamar wani maye, yace badamuwa bani kayan kudi na baki...., tashi tayi tana kuka tace " wallahi dana kwanta da arne gwara na kwanta da musulmi, idan ma bada kan nawa zanyi..., banza yayi mata yaci gaba da shan lemonsa da biredi, tun ƙarfe 2 ta fita ba ita ta dawo asibiti ba sai shida, karo suka ci yana ƙoƙarin fita ita kuma ta shigo, da sauri ta matsa hawaye duk ya bushe a fuskarta bakinta ma ya bushe, ƙasa tayi da idonta kwalla ta cika shi, wucewa tayi tana shiga taga aunty zulfau na zaune ta zuba uban ta gumi, dagowa tayi tace halee kin samo? tayi shuru sai hawaye, tace Wallahi duk inda kike tunani naje ban samo ba Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un gashi yanzu ya ƙara gwada ta tare da yi mata scanning sai an mata aiki miliyan ɗaya zaro ido tayi tace " wayyo Allah Allah ka zama gatan mu..., tashi zulfau tayi tace" halee ba mu ga ta zama ba muje gun doctor din gobe ake so ayi aikin..., binta tayi a baya har office dinsa saidai baya nan jiransa sukai yi halee ta jingina da bango turus yayi ganin su cikin hade rai yace " ku matsa mini zan buɗe office ...Dina, ba musu zulfa'u ta matsa mai shiga yayi bin yasan sa sukai suka zauna akan kujera zulfau tace " doctor neman alfarma muka zo yi, wallahi mun buga mun buga ko rabin kuɗin nan bamu samu ba, DAN Allah ko zaka iyayi mata bashi, ko share share ne haleema tayi maka a asibitin nan har ta gama biyan kuɗin umma..., Shiru yayi yana tunani can yace bani da bukatar ɗaukan ma'aikata, amma zan taimakeku saidai akwai sharadi, sharadin kuma contract ne na aure, za muyi aure saboda mahaifina, wacce nake so tana karatu a UK kuma sai ta gama za muyi aure, zaki dinga kula da mahaifiyata da duk wasu aikace-aikace na gidan, wannan aikin kaɗai zaki yi mun zuwa nan da wata 12, shekara daya kenan kafin jalila ta dawo muyi aure, amma bayan shi ba komai, kar kiyi tunanin kuma ke din matatace a a zaki zauna ne a matsayin baiwa, saboda bazan iya ma'amalla da mazinaciya ba fasika...., da sauri zulfa'u ta kalli haleema domin jin me zata ce, tashi tayi jikinta na rawa ta bar office din, bin bayanta zulfa'u tayi har suka koma dakin da ummah ke kwance, kuka Haleema ta sa ta kifa kanta a ƙarfe gadon da umma ke kwance, ji tayi an shafa kanta da sauri ta dago, cikin murya irin ta marasa lafiya umma tace haleema me yace muku.?, kafin tayi magana xulfau ta riga ta faɗa mata komai, sai dai ta boye mata auran contract ne, zulfa'u idan ita bata da hankali kema baki dashi? haleema ina zaki samo wannan kuɗin? bana fatan ki faɗa mummunar hanya dan haka zulfa'u kar ya fasa, maza kuje ku ce kun amince, ko dan umma ta rayu ta yadda zata sa daukar da rayuwarta, tunda ta taso take dawainiya da ita bata san kowa ba bata san dadin uba ba, ita kaɗai ta sani to ta zaɓi ta rayu ita ta mutu, tashi tayi xulfa'u ta rike hannun ta suka koma office din daktan, a wannan karon sun tarar da abokin sa sai hira suke, gaisawa sukayi Faisal yace Bara na dan baku waje ko, ba tare daya kalli su ba yace" noo zauna ba private issue bane..., zama yayi yayinda su zulfa'u duk sun muzanta, cikin rawar murya tace mun amince...., takarda ya dauko yayi rubutu ya miƙawa Faisal shima ya saka hannu, sannan Faisal ya dawo mai da ita, wani kallo yayiwa Faisal din batare da yayi magana ba, miko musu yayi ba tare da sun karanta ba suka saka hannu, yace baku karanta ba ko baku iya karatu bane?, Cikin tsoransa haleema ta kalli zulfa'u, domin iya karta primary, taso ta cigaba karatun ya ki yiwuwa umma takwanta rashin lafiya, shine dalilin fara aikinta, to gara ita ma akan zulfa'u da batayi ko primary din ba, ido ta kurawa rubutun cikin sanyin murya kamar koda yaushe tace" ni Sufyan Yusuf matawalle zan yiwa A'isha aiki akan naira miliyan daya bashi, da zumar yarta zata biyani ta hanyar yimin aiki na tsawon shekara ɗaya, ba tare da hutawa ba ko zuwa ganin gida, yace madallah kuna iya tafiya, bayan sun fitane faisal ya kalle shi yace haba Sufyan, tunda har kasan basu dashi me zai sa kayi haka? kalli yarinyar nan daga gani basu dashi, gwara ma dayar ba alamun babu a tare da ita jibi kayan jikinta, tunda har kasan ba sonta kake ba be kamata ka aure ta ba...., daktan ya dan hassala da maganganun faisal yace, waccan da ka gani karuwar sa'id ce, da alama ya da kanwa ne, kar kai mamakin itama kanwar haka take, da ace mutanan kirkine baza su yadda da wannan contract din ba, duk hanyar da zasu subi zasu bi suga sun samo kudin, idan ka lura basu da dangi ne yanzu haka an gaji da halinsu, shiyasa ka aka sakar musu ragamar komai faisal yace kada kace haka sufyan, mu dinga kyautatawa dan adam zato, idan kasan waccan karuwa ce ita wannan da baka santa ba kuma baka taɓa ganinta ba fa? Ubangiji yana saɓa halaye, dan wannan bayaji suna tare ba hakan yana nufin shima bayaji bane, yace amma kasan abokin barawo barawone ko? ya faɗa yana rubuce-rubucen sa. koda suka koma wajen ummah duniyar tunani ta lula, da alama dai yasan zulfa'u kam, ta kalli zulfau tace anti zulfa'u kinsan shi ne? ajiyar zuciya ta sauke tace" sai yanzu na gane shi abokin Sa'id ne saurayina, amma wallahi yanzu ma mun rabu, da ace muna tare da tuni kudin nan shi zan tambaya...bamu taba haduwa dashi ba sai dai kamar ina ganin hoton daktan a wayarsa, dan motsi umma tayi da sauri haleema ta taso tare da mata sannu, dakyar ummah ta amsa da yauwwa, washe gari suna zaune sukaji an turo kofa, bata ɗago ba jin kamshin turaran sa tasan shine, shida wata nurse suka shigo ta takure jikin bango tayi kasa da kanta, kallon ta zulfau tayi tace " halee zan fita zuwa gobe zan dawo.., cikin sanyin murya da tafi ta ko yaushe sanyi tace" to nagode Allah ya saka da alkairi..., ta fita taja musu kofa a kuma daidai lokacin ne wani nurse namiji ya shigo ya fara tambayar umma ya jikin nata, ta amsa masa da sauki, duk abin daya tambayeta tana bashi amsa gameda da yanda takeji, fita yayi nurse din tare da mata fatan samun sauki nan kurkusa. UNITED KINGDOM Ƙwance take a kan wani makeken gado, wata baturiya ce ta fito daga toilet ba kaya a jikinta, hawa gadon tayi ta kwanta tana shafa jikin jalila, itama ta fara mayar mata da martani, data farajin ta hau kan network gaba daya ta birkice, babban burin ta taji sun manne da juna, ware kafarta tayi tana sarrafa mata na'urarta, ai kuwa sakonni ta ko ina suka fara zuwa mata tana jefa kanta baya cikin shan yaji, bayan wani lokaci suka dawo hayyacin su, wayar jalila ta fara ringing da sauri ta daga dan tasan wanda zai kirata a wannan lokacin, Sufyan ne bai huce ba, kwanciya tayi akan cinyar baturiyar tare da ɗaga wayar tace hello sweet, har nayi fushi saboda naga kamar wunin yau ka manta dani..., murmushi yayi na jindadi saboda aduk lokacin da yaji muryar matar tasa ba ƙaramin farin ciki yake shiga ba, cike da shaukinta yace honey kenan, wannan maganar ni ya kamata nayita dan kin watsar dani, bakya nemana idan ba nina nemeki ba, kin san ina da mutukar buƙatar ki a kusa dani, ga Alhaji ya matsa sai nayi aure, to alhamdullahi na samu mafita, nan ya kwashe komai ya fada mata sannan ya ci gaba da cewa, Hajiya ma ta aminta da wannan auran, da shine zamu rufe bakin Alhaji..., shafa nonuwan victoria tayi tana sarrafa kan, taja wani numfashi tana cewa okay ba damuwa, lokaci nayi zaka saketa kenan ko? EH kawai yace mata yana mamakin da bata nuna kishinta ba, kenan shi kaɗai yake haukansa ko me? kawar da zancen yayi yasan jalila na masifar sonsa dadin daya dan fara kwasarta ne yasa tace To Allah ya kai mu amma idan na dawo sai muyi aurenmu ita kuma ka rabu da ita ko? sufyan yace dana fi kowa murnar zamowarki matata..., lokacin victoria ta kama nonuwan jalila tanasha ta dan sha yaji yace yadai matata, murya a kasalance tace ba komai, shi kuwa a tunaninsa tana matsanancin bukatarsa ne, hakan ba karamin motsa shi yayi ba da kara jin kaunarta, kyar suka karasa hirar, domin cewa tayi ta gaji bacci take buƙata tayi, sallama sukai ya kashe wayarsa yana jin shaukin yarinyar..., Wannan kenan Lagos A bangarensu haleematu kuwa, Washe gari da sassafe aka shiga da umma dakin tiyata, aikin be dauki wani lokaci ba aka fito da ita, lokacin aunty zulfa'u tazo har da abinci, haleematu taci badan taso ba sai dan batasan taci gaba da zama da yunwa zatayi mata lahani, sai ƙarfe uku umma ta farfado sukayi murna ganin ba wata matsala, aunty zulfa'u tace umma sannu..?, kai ta kawai ta gyada mata, haleematu ta tashi ta kira doctor Sufyan, ta dade baƙin office dinsa bata shiga ba, dakyar ta iya kundunbalar murda handle din office din, ta shiga yayi dai-dai da fitowar sa daga toilet yana tsane fuskarsa da wani karamin towel, yatsuna fuska yayi bakinta na rawa tace mai ta farka, Okay kawai yace ta juya zata fita mayafinta ya fadi, da sauri ta durkusata ɗauka ai kuwa karaf idonsa ya sauka akan nonuwanta, yaja tsaki ita kam da sauri ta dauki mayafinta ta rufe jikinta ta fita, har ya fito ya rufe office din tana tsaye a jikin baranda, a zahiri bawai mutanan da suke shige da fice take kallo ba, a badini kuwa tunani ya yiwa kwakwalwarta yawa, zai shiga dakin kamar ance ya kalli gefensa ya ganta tana sharar hawaye, taɓe baki yayi ya shiga dakin ya duba umma, sannan ya danyi rubuce rubucensa ya duba ɗinkin da a kai mata yaga yana lafiya, shigowa tayi domin a tunaninta ya fita baya asibitin, wasu magunguna ya ware yace karki bata wannan wadannan zata sha, sannan a samo mata indomi ko Black tea tasha kafin a bata maganin..., Aunty xalfa'u ce ta shigo tana cewa haleema ni yau bazan dade ba, yanzu zan tafi akwai abin da kuke da buƙata...?, turus tayi ganin doctor Sufyan, matsowa tayi ta mikowa haleematu dubu biyu tace, ni na tafi sai kuma gobe idan na samu damar zuwa., ido cike da kwalla haleematu tace mun gode Allah ya saka da alkairi ya gama abinda zai yi ya fita zulfau ma ba jimawa itama ta fita, haleematu ta tashi ta kalli umma tace na tafi siyo miki indomin, sannan zan biya gida na dauko kayan mu.., umma tace to Allah ya miki albarka haleematu na, tace amin cikin raunin murya.. kasa tayi da kanta amon Muryar ta na nuna rauninta tace" amin..., fita tayi ta jawo wa umma kofar, ta fita daga asibitin gabaki ɗaya ta nufi gida, a hanya ta tsaya wajen mai indomie ta siya musu, ruwan wanka ta hada sannan ta shiga wanka ba jimawa ta fito, ta shirya cikin wata doguwar riga ta material tasa baby hijab, tare da yafa mayafi. zuba indomin tayi a flask sannan ta dauki yan kayan su da zasu bukata ta fito ta rufe kofar dakin, haka ta fito ba wanda yace mata ya jikin umma? kowa harkan gabansa yake, Sunday ya shigo yana wani hura hanci shida abokinsa suka kalleta suka sheke da dariya, ba ta nuna tasan da zaman su a gidan ba ta ficewar ta, A kano kuwa bangarensu jidda sarkin rigima, Daddynta take tambaya yaushe ya faisal zai dawo? daddy yace jidda sai ya gama aikin da nasa shi zai dawo, mimi ce tace amma a gidan su uncle yake ko daddy...?, yace eh yana can, kallon su mamee tayi cike da farin ciki tana kaunar ahalin nata sosai, rayuwar gidan auranta rayuwa ce me dadi, tashi tayi ta dauke food flask din su mimi da suka dawo makaranta, tace maza ku tashi ku shirya ku wuce islamiyya..., ɓata rai jidda tayi fuskar nan ba walwala tace " mamee yau mu huta dan Allah..., mamee tace me?? maza ki tashi ku shirya ta fada tana hararta, mimi ta kalli jidda tace tashi mu shirya mu tafi makaranta.., noke kafaɗa tayi tana kuka, tsaki taja tabarta a nan dan zata ɓata musu lokaci, wannan halin na jidda ta fara gajiya dashi, koda ta shiga daki wayar ta ce tayi ringing da sauri ta ɗaga tana cewa, Imran tunda nace maka zanyi dabara na fito zanyi, yanzu dai zan san yadda nayi jidda taƙi zuwa makaranta, jin alamar taɓa handle din kofar dakin yasa da sauri ta kashe wayar, mimi ce ta shigo tace aunty lokaci ya kure fa..., ta watsa mata wata uwar harara tace ai dole kice lokaci ya kure, saboda ke tashinku ake da wuri, ni yanzu zan shirya na tafi, gwalo tayi mata ta fita a guje, cikin sauri mimi ke shiryawa ta saka doguwar riga, sai dai a cikinta ta sa ƙananan kaya, ƙaton hijabi tasa da niqaf ta rataya jakar makarantarta ta fito, sallama tayiwa iyayenta sukai mata fatan Allah ya kiyaye hanya,ta fita tana cewa amin, sai da tayi nisa Sannan ta hango motar Imran, wayarta ta ciro ta kirashi cikin sauri ya ɗaga, yace kina ina ke fa nake jira, tace na fito bakai bane gaban wani babban shago, yace eh nine tace to mu hadu a mahada kawai ni zan hau keke napep, ta kashe wayar tare da tsaida me napep ta shiga, tare da mishi kwatancen inda zai kaita, kamar haɗin baki tare suka karasa gidan da imran, ta fito bashi kudinsa ya juya abunsa, kai tsaye ta shiga gidan hankalinta kwance, dayake unguwar masu hali ce bakowa wajen shiru sai kukan tsuntsaye, tana shigowa ya fito yake cewa ya kika jima a waje haka babe, ya fada yana kulle kofar gidan, gidan ba wani babba bane amma me kyau ne, kofar parlo Imran ya bude suka shiga, yace mun shigo malama sai ki cire niqaf ɗin ko, ya fada cike da tsokana, dariya tayi tana cire niqaf ɗin tace, ko baka faɗa ba zan cire mara hakuri kawai dashi tana hararshi..., yace ba dole nayi rashin hakuri ba, kwanan mu nawa bamu haɗu ba dan Allah! nayi missing din koramar ki ya fada yana sauke wandonsa kasa, mimi itama ta fara cire kayanta tana cewa uhmm kai kaji kamar gaske, ba mamaki ka hadu da wata bayan ba koda yaushe muke haɗuwa ba, ta fada tana hararshi. rungumeta yayi ya matsa nonuwanta dake tsai tsaye kan jajir dashi, ya cika bakinsa dashi yana cewa dadina dake akwai zargi wallahi, dariya tayi cikin jindadin yanda yake bata nishadi, tace ba wani nan abinda nasan halinka, daidai lokacin tana sarrafa na'urarsa da tagama tashi tana harbin iska, bayan komai ya lafa tayi wanka ta mai da kayanta, yana kwance yace beb ban gaji ba wallahi..., wayarta ta ɗauka tace" rufamin asiri 6:30pm ta kusa in cewa mamee me.., ya rausayar da kai yace karyar da kika saba yi mata, hmm kawai tace ta zuba magani a bakinta ta kora da ruwa, rataya jakarta tayi cikin marairaicewar murya yace Please ko sha ɗaya ki bani inyi..., mimi tana masifar son imran dan haka sai ya bata tausayi, ta zauna tare da ciro mai nonuwan nata duk da bata cire riga ba, kasancewar sun takure da riga sai suka kara cika kan yayi jaa, haka ya rika sha yana sarrafasu cikin nishadi da jindadi, ita kuwa sai gantsarewa take sakon na zuwa mata har cikin kanta, sai da yayi me isar sa sannan ya cire bakin sa yace, beb wallahi idan bake bazan iya rayuwa ba kece farin cikina..., murmushin jindadi tayi tace nima haka.., wayarsa ya dauko ya tura mata kudi, ta duba tana cewa thanks my love tare da manna mishi sumbata a kumatu.., da kallo kawai ya bita ta mishi sallama ta fita bakin titi, ta tsaida me napep ta shiga, wata mata ta tarar a ciki daga gani yar duniyace tana danna waya, kallon ta mimi tayi ta dauke kanta, tunda ta shigo taga yanda take satar kallonta har ta fara tsarguwa, a zoo road itama ta sauka cikin mamaki matar tace lah ashe unguwar mu ɗaya, ko zuwa kikayi? ina gidan ku yake? bayan wannan plazar mimi ta bata amsa a takaice, matar tace Allah sarki samun numbernki zan zo gidanku mu gaisa, nima gidana daga nan ba nisa, ba musu mimi ta sa mata lambar ta huce gida, bata tarar da kowa a parlor, dan haka tayi hamdala da alama daddy ya koma aiki, daman hanya ce ta biyo dashi, mamee kuma yau aikin dare take, dan haka kai tsaye ta shige sashensu ta cire kayanta, ta ƙara wanka ta kwanta bacci na shirin daukarta kira ya shigo wayarta, ita a zatonta imran ne dan haka da sauri ta ɗaga ba tare data duba ba., Assalamu alaiki, jin muryar mace datayi yasa ta dan tsuke fuska ta amsa sallamar, ta kara da cewa ban gane me magana ba, a daya bangaren akace zulaihat ce wacce kuka haɗu da ita a napep, mimi tace ohh na gane, kinje gida lafiya? tace Wallahi lafiya qalau kefa ya kika je gida...?, mimi tace alhamdullah, tace kiyi saving numberta kawata sannan sukayi sallama, Wannan kenan a bangaren su halimatu kuwa, tana zaune taji karar buɗe kofa ta juyo taga nurse ce, gaskiya asibitin nada kula sosai, kara duba jikin umma sukai sannan suka fita, can bayan magariba wata nurse ta sake shigowa tace ki je office din doctor Sufyan yanason ganinki.., to kawai tacewa nurse ta juya ta fita, tashi tayi jikinta na rawa tace " umma zan je wajan doctor naji me yake faruwa., umma tace to sai kin dawo, gyara mayafinta tayi ta fita, kamar koda yaushe sai data dade bakin kofar office din tukunna ta shiga bakinta ɗauke da sallama, amsawa yayi ciki ciki ta samu waje ta zauna zuciyarta na wani bugu, ba tare da ya ɗago ba yace, gobe mahaifana zasu zo neman auran ki, gurin wa zasu je..?, gabatan ne ya wani sara sai kwallah jikinta yayi wani irin sanyi, yanzu da ace tana da gatan yan uwan uba ko na mahaifiya, su ya kamata su tsaya a maganar auranta amma bata da su, ƙasa tayi da idon ta tace " zan tambayi umma sai na faɗa maka.., okay kawai yace mata ya kama sabgarsa ya fita sha'aninta, tamkar kazar da kwai ya fashewa a ciki haka ta fito daga office din, ta shiga dakin nasu zama tayi tace " umma tambayata yayi ina za'a je neman aurena..?, gaban umma ya fadi da hannun ta mara ƙarin jini ta dafe kirjinta, tayi shiru zuciyarta tana mata ba dadi, a hankali tace temaka mun na tashi.., ɗagata tayi a hankali ta jingina mata fulo, abincin data dafa ta zuba a plate da chocali tana bata, kadan taci tace ta koshi, ruwa tasha tayi shiru tana tunani, can kuma tace ina wayarki? tace gata dazu nake tunanin saida ita ko ma samu wani kudin a hannun mu, umma ta amsa ta fara duba lambobi, cikin sa'a ta gano numbern alfa, lambar ta kira sai data kusan katsewa ya ɗaga tayi sallama, amsa yana cewa ashe haka abu ya faru, to Allah ubangiji ya baki lafiya, dazu na haɗu da zulfa'u take faɗamun, ina shirin kiranki kika kira, ta amsa da amin ya Allah, ta dora da cewa alfa daman auran haleema ne yar wajena ya tashi, shine nakeso ka shige gaba ayi komai dan Allah, cikin murna yace to ba damuwa, Allah ya kai mu ya kuma nuna mana.., godiya ta mishi ta kashe wayar tare da mikawa haleematu, tace ki bashi numbersa suyi magana dashi duk abin da ake ciki zai faɗa mana, tashi tayi tace to umma ta fita, tana zuwa ta tarar kofar office din nashi a rufe, wata nurse tazo wucewa tace mata doctor yana theatre room, zama tayi domin ta jira shi tana kallon mutane dake shige da fice, kallon agogon wayarta tayi taga lokaci yaja har yanzu be fito ba, ta tashi tana gyara mayafinta cikin ikon Allah sai gashi ya fito daga wani bangare. ta tsaya ganin ganin irin kallon dayake mata, tayi ƙasa da kanta har ya karaso, batare da yayi magana ba ya bude office dinsa ya shiga, binsa tayi da sauri har bata lura ba ta faɗa jikinsa gudun kar ya rufe office din, dan sai tasha wahalar knocking, rungumeshi tayi sosai ta runtse ido dan tsabar rudewa, da sauri ya ture ta Allah ya taimaketa ta dafa bango data fadi kasa, lokaci ɗaya idonsa ya canza kalla zuwa ja, nuna ta yayi da dan yatsa ya buɗe baki zai magana sai kuma ya fasa, zama yayi shi kanshi yasan halin da yake ciki , cikin rawar murya tace Dan Allah kayi hakuri ban kula ba..ga number kawu Alfa, gurinsa za ku yana agege kasan layi.., duk maganar da take bai ma san tanayi ba, tunda yake be taba shiga irin wannan halin ba, ji yayi ina ba zai iya jurewa ba idan be taɓa abin da zuciyarsa take kara tunzura shi akai ba, yakai hannu zai karbi wayar sai kawai ya riko tausasan tafukan hannayenta, cikin tsoro da fargaba ta zaro Ido, wayar ce ta faɗi kasa, janyota yayi kan gadon da yake wa mutane scanning idan na gaggawa ne, ba sai an fita da mutum ba anyi mai, ya kwantar da ita kamar mayunwacin zaki haka ya kama bakinta ya dinga sha, tana kuka da fisge fisge amma yafi karfinta, cire mayafinta yayi ya cire baby hijab din, sannan ya fara kokarin rabata da rigarta, kokarin kwacewa take amma ina karfin mace da na miji ba, kyawawan na shanunta suka fito wasa ya dingayi dasu, ya rufe mata baki da hannunsa daya ya fara shansu, sha yake har kansu suka fara mata zogi, ga bakinta ya rufe tun tana kokarin kwacewa har ta hakura, babban tashin hankalinta ji da tayi yana goga mata wani abu a saman mararta, har ya samu sa'ida tukunna ya cika ta, ihu za tayi wani kallo daya yi mata tuni ta hadiye kukanta, cikin daure fuska yace " kin yi kokari wajan nuna bakin san namiji ba duk da wannan ce sana'ar ki.., Kuka tasa ta haɗe kai da gwuiwa, wani irin ja nonuwanta sukayi saboda hannun da suka sha, ji take kamar ba'a jikinta suke ba saboda tsabar zugin da suke mata, a hankali ta mai dasu cikin jakar ma'adanarsu, sannan ta zoge xip din cikin dabara, ba ƙaramin zafi taji ba lokacin da suke gugar rigarta da yake dayake rigar nonon ta mata kadan, ta mayar da mayafinta tana hawaye tare da kokarin dauko wayarta data watse, wayar ya dauko da kanshi ya hada mata, sosai yake mamakin karuwa da riƙe irin wannan wayar, ko dai maganar Faisal gaskiyace amma ya kawar da wannan tunanin, ya kunna wayar cikin sa'a ta kunnu ya shiga neman lambar data ce masa, ya tambayeta ya sunansa? kanta a sunkuye tace kawu alfa, yace wannan ce?, kai kurum ta ɗaga mai bata ma duba ba, rubuta lambar yayi jikin wata takarda tare da mika mata wayar yace, ga toilet nan ki shiga ki wanke fuskar ki kazama kawai, sannan ga tissue nan ki goge mararki.., ba musu ta ɗauka domin ita ma abin kyamkyaminsa take, ta shiga toilet din sai ta fasa amfani da tissue din ta kunna famfo, wani tunani ne yazo mai da sauri ya shigo yana cewa ke baki da hankali zaki saka ruwa, sai ya shiga prevent part dinki? oho bata gane me yake nufi ba, da kansa ya goge mata ta wanke fuska ta dauki wayar ta fita, gabanta sai faduwa yake ta shiga kar umma ta gane yayi mata wani abu, taji dadi ganin tayi bacci ta ɗauki ragowar indomi ta cinye, toilet ta shiga ta zuba ruwan zafi ta gasa jikinta, Sannan tayi wankan tsarki ta fito, harara umma ta galla mata tace zaman me kika tsaya yi? bafa nason shashanci da rashin kamun kai, tun ƙarfe nawa kika fita sai yanzu kika dawo..?, umma wallahi na dade da dawowa kina bacci lokacin dana shigo, kinga har da abinci naci, bayan naci shine na shiga wanka saboda zafin da ake, ajiyar zuciya ta sauke tace shikenan, ki dai kiyaye kanki sai Allah ya tsareki", Wannan kenan cikin sauri yake komai sai istigifari yake yana deman yafiyar Allah har ya Gama ya fito, duk marasa Lafiyar dake karkashin kularwarshi ya dubasu amma be shiga dakin su haleema ba, motarsa ya shiga ya nufi hanyar da zata sada shi da gidan su, idan ya rufe idonsa surarta kawai yake gani musamman tsayayun nonuwanta, ya ja tsaki yafi cikin kwando najin haushin kansa, ya jima da sanin cewa akwai karuwan da suke neman sa'a, idan mutum yana mu'amala dasu be iya denawa, to ba mamaki tana ɗaya daga cikin su kam, Har ya isa gida yana tunanin haleematu, horn yayiwa me gadi ya buɗe mai ya shiga ya daidai ta parking dinsa sannan ya fito, tafiya yake kamar mala lakka ajiki har ya shiga main parlonsu, bakin sa dauke da sallama ya shiga Hajiya Binta ta amsa mai cikin sakin fuska, ya karasa inda take zaune kan kujera har kasa ya durkusa kasa, yace "Hajiya Barka da dare kuna lafiya..., dafa kansa tayi ta tace "barka dai alhamdullahi...., tashi yayi ya zauna yana cewa Hajiya ni zan shiga daga ciki, idan na fito na ci abinci cikin kulawa take kallon yaron nata tana cewa yau baka jin yunwa ne ..?, ƙasa yayi da kansa yace "eh bana ji sosai hajiya, zanyi wanka na kwanta idan na tashi naci, wato na gaji dayawane allah ya fada yana rausayar dakai. tace Ayyah sannu, kun kara magana da yarinyar nan kuwa? dazu mahaifinka ya karayi mun magana, kaga gwara ayi auran ko zai sarara maka, daga baya idan jalila ta gama shirmenta ta dawo ayi aurenku, dazu mukai magana da Hajiya saratu na mata bayanin yanda abun yake sufyan yace hakane Hajiya munyi magana da ita, ta bani number wanda za'aje neman auranta wajan sa hajiya binta tace Okay zanwa mahaifin naka magana, tashi yayi ba tare da yace komai ba ya shiga bangarensa ya ajiye kayan hannunsa, sannan ya cire kayan jikinsa ya daura towel ya shiga wanka, shower ya sakarwa kansa ya lumshe ido, wani irin yanayi ya shiga me wuyar fassaruwa, tuni sandar girmansa ta mike da sauri, ya bude idonsa yana tambayar kansa me yake damun shine haka, wannan yarinyar duk ita ta sashi cikin wannan yanayin, a haka yayi wankan har ya samu natsuwa ta kwanta, ba dan ta samu abinda takeso ba Sannan ya fito tare da daura towel, tamkar wata mace haka yaje gaban dressing mirror dinsa ya zauna, shake wajen yake da kayan gyaran jiki ya fara tsane jikinsa da wani towel din, sannan yaje wadrobe dinsa ya dauko kayan bacci yasa tare da feshe jikinsa da turare, ya hau gado ya rufe idonsa bacci me nauyi yayi awan gaba dashi, A United Kingdom kuwa bangaren jalila, zaune take cikin wasu irin kaya masu bayyana jiki, yau kam da alama tana cikin nishadi, saboda yanayinta kadai zai tabbatar maka da hakan, lemu take sha tana kallon turawan dake linkaya cikin ruwan dake gabanta, ta ɗora kafa ɗaya kan daya, lokacin data ci karo da wata baturiya taji komai nata yayi mata, lumshe idanuwanta tayi tana kara kwadaituwa da ita, ita sam bata mu'amala da black, amma wannan black American girl din ta mata, glass cup din hannunta ta ajiye tare da mikewa, wata irin tafiya take cikin izza tamkar batason taka kasa har ta karasa wajen yarinyar, ɗurkusawa tayi ta miƙawa black American din hannu, ba musu ta miko mata tana sakar mata murmushi, goge mata jiki ta fara yi bayan ta gama ta ajiye towel din a gefe, duk yawan mutanan da ke beach park din ba wanda yake lura dasu, kowa harkar gabansa yake, cikin kasa da murya baturiyar tace nagode, da sauri jalila ta ɗago cike da mamaki, murmushi ta ƙara sakar mata tace " kinyi mamaki ne da kika ji nayi hausa...?," ajiyar zuciya ta sauke tace eh gaskiya nayi mamaki kam.., kama hannun ta tayi suka bar gurin har suka isa wani daki, ba wanda ya kara cewa dan uwansa komai, a bakin gado ta zaunar da jalila itama ta zauna, dan jim tayi sannan tace asalina bahaushiya ce, wanda na taso gunsa ya faɗamini satoni akayi, irin yaran da ake satowa ana kawo su kasashen turawa ko kuma na arna, to a hannunsa na girma, ranar da ya fadamin ba shine ubana ba nayi kuka sosai, dan dole na koyi yaran kabilata, mutumin nan tun bansan meye kashe arna ba har na sani na kuma saba, shiya fara koya mun, haka matarsa take nemana daga karshe na gudu na bar hannunsu na koma ina zaman kai na.., tausayinta ne ya kama jalila tace yanzu a nan kike rayuwa...?, dariya tayi tace " ba inda bana rayuwa, karki manta na faɗa miki sana'ata fa..., jalila tace hakane na fahimata, ta kara da cewa ni kin ganni nan ba'a taba shigata ba, ban taba kwanciya da namiji ba sai mace, murmushi baturiyar tayi tace uhmm kin bar dadi, ni mace kawai ina karawa da ita ne dan karin samun kudi, by the way sunana natasha?, ta tambayi jalila tana tsareta da idanu, shafa jikinta jalila tayi ta tsayar da hannunta a kan nonuwanta tana matsawa, tace sunana jalila....., wow nice name, wani kallo jalila ke mata me cike da zallar sha'awa, ganin haka jalila ta balle mata riga, nan da nan kananan nonuwanta suka bayyana amma irin masu kwaryar nan, gaba daya ba alamar kwanciya a tare dasu amma a cike suke dam, nan fa suka fara sha'ani gaba daya natasha ta kware, sai ya zamana ba abin da jalila ta iya.., haka suka kwana suna abu ɗaya, Washegari da sassafe suka dora inda suka tsaya, gaban jalila ba ƙaramin radadi yake mata ba Wannan kenan KANO unguwar zoo road A kano bangaren mami kuwa, bude datar wayanta tayi dayake yau asabar ba makaranta, messages ne ya dinga shigowa ba kakkautawa, ta bude wasu tabar wasu har ta bude wata bakuwar lamba, ta danna photo dake kan dpn taga sakar kafa ce a jiki an rubuta yar love, tabe baki mimi tayi ta shiga cikin message din da aka turo mata na hoto, photos wannan matar da suka hadu da ita rannan ta gani wato zulaihat, cikn kananan kaya sai bankaro kirji take, kara buɗe dayan tayi daga ita sai rigar nono, mimi ta danyi tsaki tare dayin tagging din photos din tace " hmmm.. ko sallamar da tayi mata bata amsa ba, ashe tana online tace sorry baby, kawata zan turawa ashe ke nayiwa forwding ..., mimi ta tura mata emoji me alamar bakomai sannan ta kashe datarta, ko minti 5 batayi ba da kashewa sai ga kiran zulaihat, mimi ta ɗagawa tayi shuru, cikin kashe murya tace " baby ya kika sauka kuma? nida nake murna yau za mu yi hira ...., mimi tace okay ina dan wani aiki ne, tace to shikkenan, yau dan Allah tunda ba makaranta ki zo gidana idan kin gama abin da kike, ni amarya ce inajin tsoro, mijina tunda aka kawo ni wata ɗaya nayi dashi ya koma inda yake aiki, bansan kowa ba a garin nan, ranar nan ma da kika ganni fita nayi nabawa me napep kuɗi ya zaga dani naga gari. mimi tace Allah sarki zan duba na gani, turo mun address dinki farin ciki ne ya kama ta tace Nagode sweet, ban taɓa zaton zaki amsa tayi na ba..., okay sai an jima ta kashe wayar, saukowa kasa tayi dan tayi breakfast, ta tarar dasu mamee har sun gama tace laa mamee kin dawo? Harararta tayi tace " kina can kina bacci ina zaki san na dawo..., murmushi tayi ta zauna tare da zuba wanda taga zata iyaci, sannan ta haɗa tea me kauri tana sha tana cin dankali, kallon ta mamee take tana mamakin budewar jikin nata domin ita likita ce, amma a shekarun mimi beci ace ta buɗe haka ba, kauda wannan tunanin tayi tana danna wayarta, jidda kuwa tana homework dinta bata ma san abinda suke cewa ba, bayan mimi ta gama ta mike ta bar gurin ta koma daki, ƙarfe biyu ta gama shiryawa cikin katon hijabi kamar kullum ta fito, kallon mahaifiyarta tayi tace mamee ina wannan kawar tawaa? to zanje gidan su, jiya bata zo makaranta ba bata da lafiya..., mamee ta tsura mata ido cikin son gano gaskiyar abinda take fada, tace Allah ya bata lafiya sai kin dawo, mimi tace amin ya Allah ta fita, bata wani ci wahala ba saboda Xulaihat tayi mata kwatancen yadda zata gane, kiranta tayi a waya bugu ɗaya ta dauka, mimi tace gani nan a kofar gidan naki...., ba'a jima ba sai gata ta buɗe mata gidan, dayake ba me get bane me kofa ne amma ya haɗu, daga gani mijinta me hali ne, rufe kofar tayi ta rungumeta tana shafa mata duwawu, mimi bata kawo komai a ranta ba, a zatonta duk farin cikin ganinta ne yasata haka, kama hannnunta tayi har falonta ta zaunar da ita tana ta fara'a, falon kam ya hadu ba karya, shiga kitchen tayi ba jimawa sai gata ta fito da tray shake da kayan tande tande kala kala, ta ajiye mata a gabanta ta zauna kusa da ita tace " sannu da zuwa dear, Wallahi har na fitar da rai..., murmushi mimi kawai ta mata, zulaihat tace ke kuwa ki cire hijabinki mana bakiga ana zafi ba, ta fada tana ƙoƙarin cire mata, ba musu mimi ta cire hijabin riga da wando ne ajikinta, rigar me karamin hannu ce tacewa mimi oya bisimilla kici mana, tace wallahi nakoshi da zan fito naci abinci, ɓata rai tayi amma fir mimi taki ci duk shagalin da aka aje mata a gabanta, dayake ma dai ba bakonta bane dan tanaci a gidansu, hira suka dan taɓa zulaihat ta fara shafa jikin mimi har takai hannunta saman nonuwanta, mimi bata hanata ba taci gaba da matsa mata su har ta fito mata dasu ta fara sha, sosai mimi ke bata haɗin kai, wannan ne karon ta na farko data taɓa mu'amala da mace yar uwarta, ji tayi tafi jindadi akan Imran, sosai suka lula duniyar jindadi, bayan komai ya lafa sukai wanka tare ta bata abin alkairi sukai sallama, ko data koma gida mamee ta fita, ko ba aiki mamee bata zaman gida, idan ta zauna daddy yana nan, yana sa kafa yana fita itama zata fita, zulaihat ta kira mimi ta mata bangajiya sannan suka kara sa ranar sake haduwa, Domin karanta book 2 Zaku biya ₦1000 8141785374 Opay Amin Alhasan Muhammad Yan niger 1000fcfah Ku Turo sheda ta wannan number 08141785384 Ya riga ya zama complete document