[23/09, 16:15] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!🥚* 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* _✨TEAM GAWURTATTU BIYAR 5✨_ ----------------------- Noticed⚠️Labari ne akan zazzafar Ƙiyayya,ban tausayi ban dariya,ban al'jabi,wa'zantarwa,nishaƊantarwa. *Godiya:* ina miƙa godiya ta ga dukkanin masoya na marubuta da kuma makaranta,ina ƙara muku godiya wajen nunamin kulawa da kuma soyayya Allah ya barmu tare amin. *Sadaukarwa* na sadaukar da wannan littafin ga mahaifiyata hajiya maryam moh da mahaifina engineer Bashir Abdullahi,Allah ya Ƙara musu lfy da nisan Ƙwana mai albarka. *Doka⚠️⚠️⚠️:* ban yadda a canzamin labarina ta kowacce irin siga ba,ba tare da an tuntuɓeni ba. Ku kasance da gawurtattu 5 don jin yadda za ta kaya. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ----------------------------------- HAJIYA KAKA POV 1🟨2 ... . . .Kana shigowa tunda kan layinmu zaka san cewa ana wani mashahurin biki a layin,gidane kato sosai daga gani ko da ba'a gaya maka ba kasan cewa gida ne na family house farin fenti ne dashi me tsari,a ɓangare kusan sha uku ne agidan. A babban hall ɗin na gidan ake sha'anin kamu,amaryar na hango taci adonta sosai cikin kayan fulani mai ƙyau da kuma tsari,ƴan matan amarya suna gefe suna selfie ana tsokanar amaryar. "Khairat ki yi sauri ki fito,don Kin san ke kaɗai suke ta jira".wacce aka kira da khairat ta jiyo,wow na faɗa don yarinyar irin yarannan ce black beauty,ta juya eyes balls ɗinta da ɗan ƙaramin bakinta cikin shagwaɓa ta ce"to Mama ganinan fitowa". Su Rashida ne suka shigo suna ce wa"don Allah Khairat ki fito kina ƙanwar ango amman kina yi wa mutane delay,ga ƙawayenmu nan duk sun zo mu kaɗai suke jira". tsaki Iman taja sannan ta ce"Allah Rashida kina nema mana raini wajen wannan kucakar yarinyar shiyasa ni bana son haɗa harka da ita ko kaɗan,yanzu muna zuwa wajen wasu ma sai sun tambayemu anya kuwa wannan ba ƴar aiku ba ce?". Wani irin baƙin ciki ne na ji ya tokaremin zuciyata amman babu yadda zanyi don Iman ba sa'a ta bace baya ga haka ma ni ba ma'abociyar yin faɗa bace. Jikina ne duk ya yi sanyi don ganin irin kallon dasu Iman suke min da ƙannenta su Baby,na rasa me yasa suka tsaneni agidan tunda duj ba haka suke yi wa sauran ƙannen na su ba amman ni daga zagi sai hantara,kaf cikinsu mutum biyu ne suke sona daga Rashida sai Amira.Iman babanmu ɗaya dasu amman kuma sunfi kowa ƙyama ta. A haka na zauna a tsararrun kujerun da aka ajje acikin gidan,ina juyawa na hango Hajiya Kaka wato kakarmu tasha gwaggwaronta harda jan baki,dariya na fara yi mata har ta yi gaba kuma sai ta dawo baya ta ce"ke kinji ja irar banza malik ne da Maryam su ki ke yiwa dariya don ni dai na fi ƙarfin uwarki da zaki sakani agaba kina yimin dariya yo me ye laifin wannan ƙwalliyar dana yi da zaki ringa yimin wannan dariya kamar kinga mahaukaciya?yo ko uwarki inyamura da take a uwar ango yau bata isa ta nuna min ƙyau ba,don haka ki shiga idona in rufe,shegiya ƴat baƙa kawai". tana faɗar hakan ta tafi tana taunar goronta tana cigaba da mitarta don Kaka ta tsani ta yi ƙwalliya kace bata yi ƙyau ba. Babu abinda yaban haushi a maganar kaka don daman idan da sabo mahaifiyata ta saba da wannan zagin da kuma toxarcin awajen kaka don ita arayuwarta ta Ƙi jinin mahaifiyata duk don a kasancewarta ba yaransu Ɗaya ba,uwa uba kuma gashi mahaifina ne Ya musuluntar da ita shiyasa gaba ki Ɗaya kaka ta tsani mama na,kullum cikin gori kuma abinda ke Ƙara bani haushi da kaka ko a gaban waye sai ta yi in dai Ƴan faƊan suka zo,yaya Aliyu shine Ɗan farin mama sai yaya Salim sai ni khairat sai auta afrah. "ke kuma Khadija ranar auren na ki kika saka wannan ɗamammun kayan duk jikinki a waje?Ina shi sokon angon na ki ya ke ne?da ya barki kika saka wannan kayan?.Wannan tozarcin da Kaka ke yiwa Khadija a lasifiƙa ta taƙarƙare ta ke faɗa son ranta babu abinda ya shafeta. Gaba ki ɗaya wajen shiru kowa ya yi don jin ƙatoɓarar da kaka ke yi,don yanzu kana magana masifar zata dawo kanka shiyasa ma kowa ya shafawa kansa lafiya don abin na ta sai ita ɗin. Rafi'atu ce ta kalli kaka cikin fushi ta ce"Ke kaka shigar da kika yi a matsayinki na tsohuwa babu wanda ya ce miki komai sai ke ce zaki saka yaya ta a gaba da masifarki". "inye a lallai Farouku ya baku daman cimin mutunci tunda gashi kina zagina a gaban uwarki bata iya magana ba saboda tana tsoronki to ko farouku ubanki bai isa ba,shegiya ƴar tsigi tsila". ƙwashewa akayi sosai da dariyar dramar kaka don idan ka biye mata sai a ƙwana a tsaye. Ana cikin hakan mukaji jiniya ta motoci ƙyawawa sun shigo cikin ƙaton gidanmu,ai kuwa sai Kaka ta fashe da kuka tana ce wa"To yau wai agidannan ni kuma kewa dariya tsabar rashin ta ido,ni dai wannan abin ya isheni ace ranar bikin jikata amman a nemi a kwashemin albarkar auren jikoki na to wallahi bazan yarda bari Soja Bilal ya dawo kowa sai ya ƙwashi kashinsa hannu". Gaba na ne ya yi wani mummunan faɗuwa ganin fitowar Yaya Bilal daga cikin mota ya yi ƙyau sosai cikin suite ɗinsa,ƙyaunsa ya ƙara fitowa sosai kamar ka ɗaukesa ka gudu,ƙyaunsa da nutsuwarsa sun ƙara fitowa sosai.na yi wani tagumi azuciyata ina tuna ranar da zan iya barin tunanin Yaya Bilal a cikin zuciya,Yaya Bilal namiji acikin maza yana da wani ƙwarjini da cikar zati,duk wannan abinda na ke yi Yaya Bilal bai san ina yi ba don tsakani na dashi hantara da kuma kallon banza,donshi aƙwaishi da miskilanci sosai. Cikin takunsa mai ƙyau da haiba ya ƙaraso inda Kaka take ya rungumeta yana cewa"my grand fa dafatan na sameki lafiya".da yake shiba mutum ne mai magana da yawa ba yafi yin magana kaɗan,ai kuwa nan kaka ta zage tana ta basa labarin cin kashin da aka yi mata,ina cikin satar kallonsa sai kuwa naji ta ce"kaga waccen ƴar baƙar ita ce ta fara wulaƙantani a wajen nan har kowa ya samu bakin yimin wulaƙanci,waiwayowa ya yi ya kalleni kallo ɗaya shima by mistake ya juya kansa,yaja hannun kaka suka tafi sashenta,kallonsu na yi cikin tsoro na ce"Rashida na shiga ukuna kinga wanna fitinanniyar tsohuwar zata jazamin ƙazamin duka,kinga wani banxan kallon da ya yi min kuwa?". Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"ai ni dai na godewa Allah da ban ma haɗa ido da wannan mugun sojan ba amman wallahi da na yarda na haɗa ido dashi da tabbas naga wulaƙanci don wallahi haɗuwarmu baza ta yi mana ƙyau ba". Ɓata rai na yi na ce"ke kinga Rashida idan bazaki faɗi alkhairi ba to ki yi shiru don Allah don manzon Allah(S.A.W) ya ce ka faɗi alkhairi ko ka yi shiru". dariya sosai Rashida ta yi sannan ta ce"hmm so hana ganin laifi gaskiya Khairat ki rage son da ki kewa Yaya Bilal kada ya haifar miki da wata matsalar,don ni har tausayinki na ke ji kina ganin mutum kullum fuska a ɗaure ki rasa wanda zakice kina so sai shi,kuma ke kinfi kowa sanin baƘwa wani Ɗasawa dashi don shi kaf gidannan in banda wannan rigimammiyar tsohuwar babu wanda ya ke gani da gashi."tsabar haushin Rashida da na keji don ni a rayuwata babu abinda na tsana irin zagin Yaya Bilal. Anyi sha'ani sosai ranar anyi hotuna kala2 ana cikin hotunan na ce"Rashida don Allah muje wajen Kaka itama tazo muyi hoton babu daɗi wallahi tunda babu Kaka".na faɗi hakan cikin shagwaɓar da ta zamemin jik. "caɓɓijan wallahi idan ke zakije Khairat ga hanya nan amman ni la.la.la.don bazan kwasowa kaina masifa ba". Kinga tunda wannan masifaffan yazo gidannan yau to wallahi mu ta ka asannu idan kuma ba haka ba mu ɓallowa kanmu ruwa". Ɗaure fuska na yi sannan na ce to ni dai na tafi kada Allah yasa ki taho,uwa ɗaya uba ɗaya amman kina yiwa yayanki shedar zur. Dariya sosai Rashida ta yi sannan ta ce"inna ta gaida aisha don wallahi bazanje in janyowa kaina masifar da zata saka in kasa bacci ba". a hankali na ke takawa har na ƙaraso sashen Kaka,na jiyo dariyarsu gwanin sha'awa,ina sakawa araina Allah yasa Yaya Bilal wataran inga yana yimin dariya haka don ni sai inga kamar kaf gidan ma yafi kowa tsanata har da ƙyanƙyami na ya ke yi,Don da kansa ya taɓa cewa Kaka shi ya tsane ni saboda kaf gidannan babu mai masifar kallon mutum irina gani baƙa kamar gawayi don haka shi ko kallona bai san yi. Ina shiga Kaka ta gimtse fuska ta ce"Innalillahi wa inna ilaihi raji'Un yanzu tsabar baƙin ciki tun kafin abani tsaraba ta kika zo salon ki cinyemin duka?to wallahi ahir ɗinki mara kunya ɗazu ba ke ce ki ka badani acikin mutane ba wai ƙwalliyata bata yi ba,tunda ta inya mura ta yi ƙyau aini ba dole bane sai na yi". Ko ɗago kai baiyi ya kalleni ba na ce"Yaya Bilal sannu da dawowa".na faɗi hakan bakina yana kakkarwa kamar zuciyata zata fito haka na keji saboda tsoron yaya Bilal. A hankali ya tashi ya fita baice min ƙala ba,na kalli Kaka inji ko zata yi magana sai kuwa ta ce"soja na don Allah ka ɓoyemin tsaraba ta da ƙyau eh ka yi ƙyaun kai da baka zauna wannan ƴar baƙar ta cinye min ba". Ko da yazo wucewa ta kusa dani wani ƙamshin turare me mayen ƙamshi ne ya tafi da numfashina na lumshe idanuwa na ina jin ƙara son Yaya Bilal har cikin ƙoƙon zuciyata. Kaka ta ce"to wannan kallon da ki ke bin namiji dashi fa,kin san dai ko a ƙafa aka ɗaura ki bazai kalleki ba,don matar soja ta dabance ba irinki ja'ira ba." "haba Kaka tunda na shigo ki ke ta zagina gaskiya Kaka ki daina wannan abinda ki ke yi wallahi wannan abin ba dai dai bane,yanzu idan kina faɗar haka a kusa dashi ƙara jin haushina zaiyi kuma kinfi kowa sanin yadda ya tsaneni". Sai na faɗi hakan kamar zanyi kuka ta ce"Haba ƴar baƙa aike mijinki ma na dabanne wallahi don ke har kin fisu ƙwari ma da kuma hazaƙa,naga ƙwanan nan ma zaki yi saukar alqur'ani kinga kuwa kina da baiwa da yawa". ƴar dariya na yi na ƙwanta kan cinyarta ta ce"yau naga ta kaina Ni Fatima wannan ƙarfaffar yarinyar zata karyani kowa ya hutu,kinyi wa iyayenki guda 12 asara.Yar dariya na yi sannan na ce"gaskiya Kaka kin iya haihuwa yanzu har ƴaƴa 12 ki ka haifa a cikinki?gaskiya kin zazzagu". kamar kaka na jira sai kuwa ta ce"Hmm iyayenku ai su sunƙi zazzaguwar ita wancar yellow ɗin kamar ɗorawa ita ta haifawa malik yara biyar,ita kuma waccen sadakar yallan ta haifa mishi uku,ita kuma inya mura wato uwarki ta haifa masa huɗu,to duk sayi sa gama don ni dai babu ruwana ato aura zansa ka ya yi ƙwanan nan".da mamaki na ke kallon kaka don ita daman haka zancen ta ya ke da kun fara abin arziƙi idan har bakayi da gaske ba zai kuma na tsiya. Zumɓuro bakina na yi na tashi na tafi sai kuwa ta ce"wallahi kin zunɓurawa inyamura mai baki kamar na shantu,ato ke Allah ya dubeki da baki yi wannan shegen bakin ba kamar ƙofar gari.ta gyara zamanta tana cigaba da cin goronta. Ranar ɗaurin aure da wuri muka shirya mu ƴan matan gidan duk anƙwan shadda fara mukayi,iyayenmu kuma skye blue,samari kuma arsh sukayi. Wajen Kaka na shiga ina zuwa naga ta yi baƙi ɗakinta cike da mutane amman maza ma sunfi yawa wasu pan gidanmu wasu ba ƴan gidanmu ba. Na gaishesu na kama hanya zan fita sai naji kaka na ce wa"ƙwaji shasha Salisu ba yanzu ka gama yimin ƙwatancenta ba?ka ce inya maka iso kana sonta kuma tazo kabarta ta fita,to wallahi ni babu ruwana gwara ma ku sasanta tun yanzu don wallahi na gaji da kallon ƴan matan gidannan yara sunkai talatin duk ƴan mata,wannan ma idan kana da hawan ruwa ai sai ya tashi". ni dai ranar kunya ta isheni azuciyata na ce kaka kenan ɗazu ta gama faɗar munyi kaɗan yanzu kuma ta ce wai munyi yawa,kaka kenan babu mai iya mata sai ita. Shima wanda ta kira da Salisu ɗin kunya sosai ce ta kama sa,ya kama rufe fuska,ni kuwa ɗan satar kallonsa na yi sam wallahi baiyi min ba ni wallahi ko da ma ace ya yi min ni yaya Bilal na ke so. Da sauri na yi hanyar sashensu Rashida sai ga Salisu ya biyo ni a baya yana yimin magana,ban iya wulaƙanta ɗan adam arayuwata don haka na juyo muna cikin gaisawa sai ga Yaya Bilal ya fito daga cikin sashensu ya yi bala'in yin ƙyau cikin shaddarsa ruwan arsh,ta zauna sosai a murɗaɗɗan jikinsa mai ƙyau da tsari,kaf gidanmu babu wanda ya yi fari da kuma ƙyau irin na Yaya Bilal shine ya yo asalin kakanmu,kuma Yaya Bilal yana kama da babanmu wato alhaji abdulmalik. Ayanzu yaya Bilal soja ne yana a matsayin Admiral ana ce masa Admiral Bilal Mohd.in kiyarsa Admiral B. Gaba ki ɗaya hankalina da nutsuwata duk yana kan Yaya Bilal,Salisu yana ta zuba surutunsa dai daga baya ya gane ce wa hankali na yana wani wajen ba wajensa,mamaki sosai ya ke ganin wanda na ke kalla tabbas idan baiyi ƙarya ba yasan wannan yaya na ne kuma yasan ɗa ne ga yayan mahaifina amman ya aka yi haka na ke ta kallonsa lallai aƙwai lauje cikin naɗi a wannan lamarin,don ruwa baya tsami banza sosai Salisu yaji haushin wannan lamarin ya juya ya tafi don shi tunda ya ke bai taɓa buɗe bakinsa bama ya ce,yana son wata ƴa mace ba sai akan Khairat amman ta wulaƙanta sa haka. Anyi bidiri sosai aka saki kiɗa amman iya mata ne kawai ƴan uwan Mama suma sunyi na su al'adun na inyamurai,ashe abin ya zaunawa Kaka a ƙoƙon zuciya ta shige ɗaki ta fara kuka wiwi,ashe lokacin Kishiyar mama na ta ganta wato Hajiya Iklima ta biyo kaka don salon gulma tana tambayar kaka abinda ya faru,haba daman kaka na jiran ƙiris ta ƙara volume ɗin kukanta tana tirje tirje kamar ƴar yarinya ƙarama,ta ce wa mama iklima ta je ta kirawo mata malik da sauran ƳaƳanta. Duka iyayenmu maza suna babban farlon gidan ana hira ta zumunci,sosai hankalinsu ya tashi maxa goma ɗinnan duk suka taho daman biyu ne mata ƴaƴan kaka goma maza,nan fa kaka ta shiga gaya musu wai tana ji lokacinda aka ce a ƙara volume tunda masifaffiya ta iso. *Miss green ce* [23/09, 16:15] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* ----------------------- *wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 --------------- *Arewa book user* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 -------------------- *Sirrinmu* manzon Allah (s.A.W) ya hanemu da gujewa mazajenmu a shimfiɗa yin hakan babban laifi ne kuma tsinuwar mala'iku za ta tabbata akanki. -------------------------------- 3🟪4 .. .Dukansu suka haɗa baki wajen ce wa "umma lafiya me ya faru?".kukan ta ƙara fasawa tana ce wa"yanzu har lokacin wulaƙanta ni agidannan ya yi?gaskiya zan bar muku gidannan ku zauna ku da matanku tunda haka kuka zaɓa". dukansu shiru suka yi sai malik ne ya ce"Umma ki faɗa mana abinda ya faru,don mun shiga cikin duhu wallahi". "To matarka ce inya mura ita ce ta ɓata min rai,wai ga masifaffiya nan ta iso,don ubanta gidan inyamurai ne nan da za ta tara mana ƴan bariki suna muskuta ɗuwaiwaka kamar gidan maguxawa?to wallahi ni nagaji xan barmuku gidanku".sai ta fashe da kuka sosai har da majina,Hajiya Iklima ta ce"kaka don Allah ki yi haƙuri ki daina kuka"sai kuwa kaka ta Juyo a fusace ta ce"indai na kuka ko?tunda ba uwarki ce taka kukan ba ai dole ki ce haka?ni tashi ma shi ki barni in yi magana da ƴaƴana bana son bare awajen. wani malulun baƙin ciki ne ya cika zuciyar Hajiya iklima ta Kalli fuskar hajiya kaka ta harareta,ita ta rasa wacce irin mata ce ba ta ɗaukar zuga ko kaɗan,amman ta yi alƙawarin muddin tana raye sai ta haɗa Hajiya kaka da dukkanin surukanta ta zama ita ce ta gaban goshi. Tashi ta yi ta fita tana mai ƙara jin haushin cin fuskar da Hajiya kaka ta yi mata,sai kuwa kaka ta ce"to as dai a fita don bana son ina shawara da ƴaƴa na a zo asakamin idanu irin na fulanin daji". wannan magana da kaka ta faɗa ba ƙaramin mugun haushi ya bawa Hajiya iklima ba,don tasan sarai da ita take don asalinta fulanin daji ce,don itama kafin ta bari a aurota ba ƙaramin gwagwarmaya aka sha ba. "Umma insha Allsh daga yau Zulaihat ba xa ta ƙara yi miki wani abu da zai ɓata miki rai ba,yanzu ma ba sai anjima ba za ta baki haƙuri",yana faɗar hakan ya yi saurin fita. Usman autan Hajiya kaka ya ce"gaskiya umma ki daina yi wa wannan baiwar Allahm haka,gaskiya ba a ƙyauta mata wallahi saboda ita ba yaranmu ba ce sai kuma ace za abi a tsaneta". "ah lallai ƙanin Zulai ka ce kaima an jiƙa an baka,kamar yadda sukayi wa ɗan uwanka a da cen baya,yanzu kuwa Allah ya dawo min da hankalin ɗana jikinsa,yanzu muna nan da kai za kaga caccakar da zai yi musu shegu masu cin arziƙi,tunda suka zo ina kula dasu babu abinda suke sai dafa nama daga an sauke wancen a ɗora wannan,ɗana yana ta kawowa suna cinyewa". dukkansu shiru sukayi har Alhaji Aliyu wato babban ɗan ta don shima ba'a bar matarsa ba,don haka haƙuri kawai ya iya bawa Hajiya kaka yaja bakinsa ya yi shiru. A ɗakinsa ta samesa yana kaiwa yana kawowa hannayensa ya rungumesu a baya,sallama ta yi ta samu waje ta zauna kanta a ƙasa sai ta ji ya ce cikin zafi"Yanzu Xulaihat abinda ki ka yi wa mahaifiyata ya yi miki daɗi kenan? ki tara ƴan uwanki suna zagar min mahaifiya ta to wallahi ba zan lamunta ba,kowa ya haɗa kayansa ya barmin gidana don ba zan lamunci cin fuskar kowaccenku akan mahaifiyata ba. Muryarta na rawa zata yi magana da sauri ya ɗaga mata hannu ran tsohon soja ya tashi ya fita yabar mata ɗakin,ya koma wajen mahaifiyarsa ya cigaba da lallaɓa ta,don yana fatan ya gama da ita lafiya. Kuka sosai ta yi awajen kafin ta tashi ta fita,tana tunanin ta yadda za ta gayawa ƴan uwanta wannan maganar garinsu da sai a yini a kusan ƙwana ana tafiya sannan sai da yamma ta yi sannan za a ce su koma da yamman nan ko kai amarya ba ayi ba sunga gida. Ɗaki ta koma tasha kukanta sosai,a hankali na buɗe ƙofar ɗakin mahaifiyata halin dana ganta a ciku shine ya ƙara jagula min tuna nina,na ƙarasa kusa da ita hankalina atashe ganin fuskarta ta jiƙe sosai da hawaye cikin daburce wa na ce"Mama lafiya me ya faru da ke?" Bata iya ce wa komai ba ta tashi ta fita,binta na yi da kallo ina hasashen abinda ya faru tabbas hajiya kaka ce ba wani ba,don tun ina ƙarama na sha kama mama tana kuka kuma ba kowa ne musababin kukanba sai hajiya kaka,sam bata san mama na ban san abinda ta yi mata ta tsaneta haka ba.nima bani da zaɓi daya wuce in fito daga ɗakin don haka na yo waje don ƙawayenmu duk sunci ƙwalliya don kai amarya,ina fitowa Rashida ta ce"lafiya naga fuskar mama duk ta canza?ko ke ce kika yi mata wani abin". "hmm Rashida ni kuwa me zanyi wa mama da za ta yi fushi dani haka?kawai dai kin san tsakaninta da hajiya kaka ina ganin wannan ne amman ba ni ba ce." "kin san Allah Khairat matar nab gaba ki ɗaya ta ishemu a gidannan,ni na rasa dalilin daya sa duk iyayenmu suke cikin gidannan kamar dole,ita kuma ba bari take a zauna lafiya ba,kullum sai faɗa ni wallahi matar nan ma na matsu ta margaya mu huta da jarabarta. Saurin rufe mata baki na yi na ce"wallahi Rashida ki kiyayi wannan bakin na ki kinsan dai matar nan kakarmu ce,babu yadda zamuyi da ita suma iyayenmu haƙuri suke da ita,muma ya kamata muyi haƙurin ko?" Iman da Salimat da suke juyo hirar da su Khairat suke sai kuwa suka ce"Hmm Rashida wallahi ki cigaba da maganarki kada ki biyewa wannan wacce bata san inda ya ke mata feeling ba,don haka ko muma wallahi mun tsaneta wallahi tunda bata san iyayenmu mu ma dole ne mu tsaneta". ni dai fitowa na yi babban hall ɗin da ake hidimar bikin abin mamaki duk babu ƴan uwan mama na awajen abin ya ɗaure min kai sosai,yanzu fa na gansu awajen amman har na nemesu ban gansu ba. Aranar dangin mama na duka suka koma ba tare da sun tsaya sai washe garin ba,hankalina ya tashi sosai na fito na yi sashen hajiya kaka,tana zaune ita da wata ƙawarta Hajiya Inna,na gaisheta tana tsokana ta tana ce wa saura na mu muma,kunya ce ta rufeni sai kuwa na ji Hajiya kaka na ce wa"Hmm Hajiya Inna kema dai kya faɗa wallahi wataran idan na ga yaran nan suna shiga suna fice agidannan su kusan ashirin duk ƴan mata,sai in shiga ɗaki inyi ta kuka sai ta buɗe injirnta ta ce"kinga duk inda na yi ƙashin wuya saboda yarannan duk dun tsotseni wallahi". duk da ina cikin tashin hankali sai da na yi dariya sannan na ce"Hajiya kaka kina da masaniyar dangin mamana duk sun bar gidannan acikin wannan daren ko kai amaryar basu yi ba sunga gidan brother". "brozo na ce ungo ƴar nema. to sai me don sun bar gidan ai ni sauƙina ne don wallahi idan na fito naga waɗannan samudawan mutanen har zazzaɓi na ke wallahi don ni bana son ganin ire iren inya murai sam agidannan itama uwar taki darajarku take ci wallahi da tuni ta daɗe da barin gidannan". Da sauri Hajiya Inna ta kalleta ta ce"haba Ramatu ashe har yanzu baki manta da wannan abin ba?Har sun tara zuri'ah Da Ɗanki yanzu da aurensu ya kai shekara 30 Fa amman ai yakama ta a manta da komai tun sanda malik ya auro yarinyar nan shekararta 13 har yanzu da take kusan shekara 43,amman ace haryanzu ba a manta da komai ba?gaskiya bai kamata ba Ramatu ki sani kema fa ɗiyanki suna gidan miji fa?bakya tsoron ayi musu haka?don Allah Hajiya Ramatu wannan abin ya wuce in banda yarinyar nan tana da haƙuri ne da irin ƴaƴan yanzu ne da babu abinda zaisa ba zasu yi miki rashin kunya ba,don kin zagar mata uwa a gabanta. Har hawaye ya fara wanke min fuskata na tashi na fita daga ɗakin,wai ita hajiya kaka me take so ne da mamana?wacce irin tsana ce haka". ji na yi kamar na buge da abu da sauri na juyo saboda buguwar da goshina na ce"wash". sosai gabana ya faɗi ganin Yaya Bilal,da sauri na take xan gudu ya janyo bayan rigata tas tas ya kifamin maruka har biyu,na dafe ƙuncina hawaye na ƙara fitowa a idanuwa na ya ce"stupid girl kawai ke bakya kallon gabanku ne da zaki bugeni?to wannan shine last warning matuƙar na biyo hanya to ki kada ki biyo don na tsani kallon wannan dirty face ɗin ta ki,don haka ki kiyaye." maimakon ya bani haushi sai ma ya ƙara burgeni sosai,abin tausayi wato shi so hana ganin laifi. Ƙamshin tureransa ya ƙi barin wajen sai da na ɓata minti kusan talatin sannan na tashi na tafi,wajen daya mareni ɗin na shafa hannayensa duk sun fito a kumatuna,ina ta shafa wajen maimakon inji haushi a'ah daɗin marin ma naji don ko babu komai ko madubi na k Da sauri Hajiya Inna ta kalleta ta ce"haba Ramatu ashe har yanzu baki manta da wannan abin ba?Har sun tara zuri'ah Da Ɗanki yanzu da aurensu ya kai shekara 30 Fa amman ai yakama ta a manta da komai tun sanda malik ya auro yarinyar nan shekararta 13 har yanzu da take kusan shekara 43,amman ace haryanzu ba a manta da komai ba?gaskiya bai kamata ba Ramatu ki sani kema fa ɗiyanki suna gidan miji fa?bakya tsoron ayi musu haka?don Allah Hajiya Ramatu wannan abin ya wuce in banda yarinyar nan tana da haƙuri ne da irin ƴaƴan yanzu ne da babu abinda zaisa ba zasu yi miki rashin kunya ba,don kin zagar mata uwa a gabanta. Har hawaye ya fara wanke min fuskata na tashi na fita daga ɗakin,wai ita hajiya kaka me take so ne da mamana?wacce irin tsana ce haka". ji na yi kamar na buge da abu da sauri na juyo saboda buguwar da goshina na ce"wash". sosai gabana ya faɗi ganin Yaya Bilal,da sauri na take xan gudu ya janyo bayan rigata tas tas ya kifamin maruka har biyu,na dafe ƙuncina hawaye na ƙara fitowa a idanuwa na ya ce"stupid girl kawai ke bakya kallon gabanku ne da zaki bugeni?to wannan shine last warning matuƙar na biyo hanya to ki kada ki biyo don na tsani kallon wannan dirty face ɗin ta ki,don haka ki kiyaye." maimakon ya bani haushi sai ma ya ƙara burgeni sosai,abin tausayi wato shi so hana ganin laifi. Ƙamshin tureransa ya ƙi barin wajen sai da na ɓata minti kusan talatin sannan na tashi na tafi,wajen daya mareni ɗin na shafa hannayensa duk sun fito a kumatuna,ina ta shafa wajen maimakon inji haushi a'ah daɗin marin ma naji don ko babu komai ko madubi na duba zan ga tafin hannayensa a kumatuna. Ban samu kai amarya ba don har sun tafi,sashen Anty ƙarama na je matar baba usman ƙaramin ƙaninsu babanmu. Turaren wuta ta kunna a burner mai shegen ƙamshi ta kalleni da fara'arta ta ce"ah wata sabon ganin yaushe rabonda na ganki a sashennan har na manta?" Ɗan murmushi na yi na ce,"to maman arman gani na zo".da mamaki ta kalli kuncina ta ce"ikon Allah ke kuma Khairat wani mugunne ya mareki haka?". ɗan shafa wajen na yi na ce"am daman faɗuwa na yi ɗazu". "ƙarya ki ke wallahi Khairat ba faɗuwa ki ka yi ba ki faɗi gaskiya dai?wannsn marine ga yatsu biyu biyar nan sun fito raɗa-raɗa. Hawaye ne ya fara fitomin na saka tafin hannuna na rufe don kada ta gani,janyo ni ta yi ta rungume ni sannan ta ce"ki faɗa min gaskiya Khairat nasanki da haƙuri da kawaici waye ya mareki haka?". ban sanda na ce mata ba"maman arman yaya Bilak ne ya mareni waidon na biyo hanyar da ya ke".sai na fashe da kuka don ban san abinda yasa Yaya Bilal ya tsaneni ba".? "caɓɓi jan lallai yaron nan ba shida mutunci yanzu shi ne ya yi miki wannsn marin na cin kashi da wulaƙanci.? Da sauri na riƙe hannayenta na ce"don Allah maman Ammar kada ki faɗawa kowa wannan maganar wallahi ina sonshi bana son tun yanzu ya ce ina haɗasa faɗa da ƴan uwa. *Miss green ce* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. *_AREWABOOKS LINK kai tsaye_* https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3 Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com [23/09, 16:15] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* ----------------------- *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ------------------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ---------------------- *Sirrinmu* manzon Allah(S.A.W)ya hanemu da yiwa ƴaƴanmu zane kamar,kalangu,tattu da sauransu.domin canza halittar ubangiji. 5🟦6 . . .ture hannuwa na ta yi sannan ta ce"amman gaskiya khairat baki da hankali wallahi saboda me shi bai sonki ke zaki ringa tusa kanki,Allah ya yi miki halitta mai ƙyau duk da ke ba fara bace kamar sauran ƴan gidannan amman kaf ɗinsu kin fisu komai ilimi,haƙuri,ƙanƙan da kai,biyayya,tarbiyya,wallahi duk kin fisu wannan abubuwan dana lissafa,to me zaisa ki zaɓi wanda baya sonku?idan fa ki ka auresa ba zai taɓa baki haƙƙinki ba,kuma harga Allah bashi da laifi tunda ba shine ya ce yana sonki ba,dole aka yi masa kinsan dai Hajiya kaka tana ji yanzu ko yana so ko baya sonki saiya aureki don yadda take matuƙar sonki aduk cikin jikokinta,don Allah Khairat ki cire Bilal a zuciyarki don ba alkhairi ba ne kinji?na fi son ki auri wanda zai kula da ke sosai ba wanda zai zakunce ki ba". kuka sosai na ke yi sannan na ɗago idanuwana da suka jiƙe jagab da hawaye na ce"ummu arman don Allah ki bani goyon auren Yaya na Bilal wallahi duk yadda ki ke tunanin irin son da na ke masa to duk ya wuce hakan,ina jinsa ne har cikin ƙoƙon xuciyata duk sanda zanyi numfashi to tabbas sai na tuna da Yaya Bilal,don Allah ki bani goyon baya duk gidannan babu wanda zan tunkara da wannan maganar idan ba ke ba,don Allah ki fuskanci yadda na ke ji don Allah".tana faɗar hakan ta ruƙo hannun Ummu Arman ta ɗora sai tin zuciyarta ta ce"Ummu Arman aduk sanda ki ka ji zuciyata tana irin wannan bugawar to tabbas Yaya Bilal na ke tunawa,na so in cire wannan mayen son da na ke masa amman abu ya ci tura,saboda da sonsa aka haifeni kuma har na girma dashi cire wannan son a zuciyata tamkar cire numfashi na ne".sai na rungume Ummu Arman na fashe da kuka mai tsananij gaske. rungume ni ta yi tana dukan baya na a hankali itama hawayen yana fitowa sosai acikin idanuwanta,tabbas tana matuƙar son Khairat don tun tana ƙaramarta ta ke sonta kuma tun tana ƙaramar Allah ya jarabce ta da son Yayan na ta,tana tausayawa yarinyar sosai yadda ya kamata saboda Khairat yarinya ce mai haƙuri,tabbas da za ta iya da tuni ta sakawa Bilal son Khairat don da ya ke mutuminta ne bayan wajen Kaka akaf gidannan babu ɓangaren da ya ke shiga ya yi hira idan ba sashenta ba,tasha yi masa nasiha akan yaso mai sonshi kanar khairat amman abu shiru kamar ma turasa ta ke yi wani lokacin,idan ta yi masa maganar Khairat ba zai sa ke shigowa sashenta ba,har sai ta je ɓangarensa ta basa haƙuri sannan komai zaiyi dai dai. Jikina babu ƙwari na koma ɓangarenmu don ƙwana biyu bana zuwa sashen Hajiya Kaka tunda munyi faɗa,ina shiga Hajiya Iklima da Anty Zeenat suka kalleni sheƙeƙe sannan Hajiya Iklima ta ce"ke zo nan tunda baki iya ganin mutane ki gaishesu ba". ina zuwa ta ɗaukeni tas da maruka har biyu sannan ta ce"na yi maganin mara kunya wuce ki bani waje da wata uwar baƙar fuskarki wacce uwarki inyamura tuban muzuru ta shafa miki". Sosai abin ya yi min zafi zuciyata tana ƙuna bansan sanda wani kuka mai ƙarfin gaske ya zomin ba,daman abokin kuka na ke nema don daman a cikin matsala na ke yanzu gashi kuma an to noni. Mama da ke ɗakin Abba tana gyara masa shimfiɗa ta jiyo ihuna ta fito da saurin gaske har tana tumtuɓe ta ce"ke Khairat lafiya me ya faru?". ban iya ba ta amsa ba da sauri na rungumeta ina shesshaƙa kamar zan haɗiye zuciya,ta gane me ya faru don haka bata ce komai ba taja hannuwa na muka koma ɗakinta. "Da mana ayi magana in zageki tsaf kema don daman akanki na ke son hucewa,da anyi magana sai miji ya ce Zulaiha! zulaiha!wai ita ga ta matar so,ko uban waye ba matar so ba oho". Anty Zeenatu ita ce ta tsakiyar da ya ke matan babana uku mama na ce Amarya sai kuwa ta ce"Hmm Iklima ai mu da sauƙi tunda asalinmu musulmaine munsha ruwan musulunci ita kuwa fa,tuban muzuru ne fa". ashe wannan ihun da na yi Hajiya Kaka ta ji alokacin Ƙasim ɗan Baba Auwalu zai kaita unguwa sai kuwa ta ce"kai Ƙasimu ni kukan wa na ke ji ne?". "gaskiya Kaka ki daina ce min Ƙasimu haka kawai da suna na Aqasim mai daɗi sai kuma a ɓata min,gaskiya a kiyaye?". "don ubanka ko Auwalu bai isa ya bani doka da order ba,don ba shine ya haifeni ba ni ce na haifesa,don haka ka ki yaye wallahi,ko inci uwarka mai ƙosan siyarwa,ni dai Ƴaƴana sun ɗebowa ruwan dafa kansu daga taimako sai kaga sun auresu ni kuma azo ana gasa ni,akan me ban hana aurensu ba sai kuma ni ace za a takuramin,to wallahi ni babu ruwana gaskiya tana zuwa zan faɗa sai dai mutane suji haushi". tuni har Ƙasim ya shige mota yana hango Kaka tana ta surutanta don shi bai ma san abinda ta ke ce wa,ya kalli jakar da tasa ka shi riƙewa wai ita daman cen idan zasu fita da mijinta kakansu shine ya ke riƙe mata jaka,duk da kasancewarsa soja baya jin kunya haka ya ke riƙewa,Ƙasim ya yi tsaki yana wani hararar Kaka. Har ta fara tafiya sai kuma ta ƙara jiyo sautin ihun da ya ke sashenmu ne akusa dana Kaka,don haka duk wasu abubuwan ana iya jiyo su. Da sauri ta yi sashenmu tana ce wa"wani mai son aci mar mutunci ne ya saka jikata kuka?".tana faɗar hakan tana shigowa farlon da ƙer don ya yi ɗan tsayi tudun farlonmu. Dukansu shiga taitayinsu sukayi suka haɗe fuska suna gaishe da Kaka amman ko kallonsu ba ta yi ba ta ce"waye ya saka Khairat kuka a cikinku?".sunkui da kai suka fara yi suna ƴan muzurai tare da sosai ƙeya don duk abinsu suna matuƙar jin tsoron Hajiya Kaka don aƙwaita da tonon asiri. "Ba daku na ke bane ku ke wani sunkui da kai kamar baƙin ɓarayi"?.da ƙer Anty Xeenatu ta ce"da man Hajiya Kaka Khairat ce ta yi wa Hajiya Iklima rashin kunya to shine". . . "shine me?". Babu wanda ya ce kanzil duk kawunansu a ƙasa,dai kuwa Kaka ta ƙwala ƙara tana ce wa"Zulai ke Xulai wai kina ina ne kizo ana son kashe miki ƴa". da sauri muka fito daga ni har Mama fuskata ta kumbura sosai ga marin Yaya Bilal ga kuma na Hajiya Iklima sai abin ya yi min yawa kumatun na wa suka kumbura sosai abin tausayi. "La ha ila ha illallahu muhammadur rasulullahi sallallahu alaihi wasallam,Khairat me na ke gani a kuncinki kamar mari rututu haka?,ɓoye fuskar na yi ina muzurai don nasan tunda Kaka ta zo to tabbas ko wa sai ya taru agidan,don Kaka aƙwai son jikoki tun ma ba ni ba. Dukkansu tashi sukayi tsaye suna bawa Kaka haƙuri don sun san ko da basu ma tashi ba to yanzu zasu tashin don sai ta tara musu mutane. Ko kallonsu ba ta yi ba,tana ta faman girgixa ƙafafu alamar yau aƙwai masifa a gidan. Ko da Ƙasim ya gaji da jiran Hajiya Kaka sai ga shi ya biyota sashenmu ya tarar ana dirama,gurin zama kawai ya nema ya zauna don yasan wannan tsayuwar da kakar ta sa ta yi sai akai dare ana abu ɗaya,don kaka bata san ta yi abu ɗaya ta yi shiru ba. Tun ana abun tsakanin ɓangarenmu har ƴan sauran ɓangaren sashen suka fara tururuwar shugowa har ana ƴan rige rige. Umma ce kawai bata shigoba mahaifiyar Bilal don dawowarta daga makaranta kenan,don ita ce headmaster a makarantar ƴan matan da take. Kowa ya baza idanu ya ji abinda zai faru,masu dariya na yi masu jin haushi suma ba a barsu a baya ba. "Wallahi yau bazan yarda ba,bari Malik ɗin yaxo idanma shine ya ɗaure muku gindin dukan jikata yau zanji,wannan wani irin rashin imanine kamar an samu ƙato,duk cikinku wa ubanta ya taɓa duka?ku gaya min tambayarku na ke"?. babu mai bawa Hajiya Kaka amsa,don idan kaka na abinta kowa shiru ya ke idan ba haka ba sai a dawo kansa. Ƙasim kaka ta kalla ta ce"kai uban son gulma kirawo min ɗana Malik,yanzu duk abinda ya ke ya dawo gida don bazan yarda ba wallahi sai an karɓarwa jikata ƴanci don har hukuma yau sai munje wallahi". ai suna jin maganar hukuma suka tsugunna har ƙasa suna ba ta haƙuri amman fir Kaka ta ce bata san zance ba". yana ɗauka kaka ta warce wayar ta ce"kai Malik uwarka ce ke magana duk abinda ka ke ka yi hanzarin dawowa gida,don wallahi yau sai dai ka zaɓa ko ni ko ƴan iskan matanka Iklima da Xeenatu". yana jin hakan ya ce"ganinan zuwa Umma".ƙit ta kashe wayar ta jehowa Ƙasim,ya yi saurin cafkewa don sauran ƙiris wayar tasha ƙasa. Mintina kaɗan sai ga shi don daman ba nisa ya yi ba,suna meeting ne a gidan gomnati,tunda ya sauka a mota ya hango ɓangaren na su a cike an ɗaga labule yasan Hajiya Kaka ce da wannan aikin don in dai za ta yi faɗanta ɗaga labule take. Yana zuwa kowa ya fita don suna matuƙar jin tsoronsa don sam bashi da wasa ko kaɗan balle wargi soja sak a haka ma idan ya juya sai ka ɗauka Bilal ne don suna matuƙar kama da Bilal ɗin. A hankali ya zauna sannan ya gaida kaka amman ko amsawa bata yi ba ta ce"yo ta ina zan amsa maka ana neman kashe min jikata,janyo ni ta yi ta gurfanar gaban Abba gabana sai faɗuwa ya ke don muna matuƙar jin tsoronsa,duk da wataran yana sakar mana fuska. Abba ya kalleni sosai ya kalli kuncina ya kalli kaka da mutanen wajen ya ce"waye ya yi mata wannan bin cikinku"?. Dukkansu har Mamana sai da hankalinta ya tashi don cikin kakkausar murya ya yi maganar,idanuwansa sun kaɗa sunyi jawur jin babu wanda ya basa amsa sai ya ce"babu wanda zaiyi magana acikinku?tunda duk kun rainani ko?". "yo ta yaya za'ayi suyi magana munafukan banza da wofi kawai,to idan baza ku faɗa ba ni bari in faɗa ka ga wannan ƴar me tallan ƙosan da waccen almurar ƴar fillon dajin suka haɗu suka mari Khairat a fuska ka ga yanzu sun janyo maka asara don ko babu komai ka kashe kuɗi a asibiti." "umma babu sisin kobon dazan kashe wallahi,su dai da suka aikata abinda sukayi su zasu kaita asibiti sannan kuma daga yau zan kafa mummunan sharaɗi akan cin zarafin Khairat da kuke don wallahi bazan lamunta ba,khairat ta shi ku tafi Asibiti ke da Kaka dasu azzaluman." sai Hajiya Kaka ta riƙe baki ta ce"A ah wallahi bazani asibiti ba yinin ƴar gidan gaji zanje daman Ƙasimu zai kaini alfarma ɗaya zanyi musu su shigo motar Ƙasimu ya saukesu a kan hanya amman ni baxanje ba,ai sai jikinsu ya gaya musu wallahi don har gado ya kamata a bawa Khairat don wannan zaluncin ya yi yawa,sai ka ce ja ka ni dai wallahi maganar nan ma bata mutu ba dole aje wajen hukuma don su ƙarɓawa yarinya ƴancinta ko wacce muguwa ta ƙwana a cell taji idan da daɗi mugunta." shiru Baba ya yi sannan ya ce"kaka ki yi haƙuri abar maganar cell ni kenan bani da right agidana dole subi dokokin da zan sharɗanta musu don na isa da gidana". "ka ga Malik ni fa na gaji da wannan muguntar idan kai abin baya damunka to ni billahil azim yana damuna,don nasan zafin mari don rabona da a mareni tun ubanka yana zafi zafinsa ya mareni ranar kuwa baiyi baccin ƙwarai ba,don sai da na azabtarsa nima,don wallahi fuska itace babbar kadara a jikin ɗan adam." kunya ta ishi malik amman ya rasa me zaice haka dai ya lallaɓa Kaka muka tafi asibitin,ai kuwa ce wa ta yi a bani gado atake likita ya ce to aka rubuta sannan aka bani magani harda allura sannan bacci ya ƙwasheni,Kaka saboda mugunta asibiti me mugun tsada ta ce Ƙasimu ya kaimu ai kuwa dai me tsadarne don tashin farko dubu talatin aka nema kuma duk ƙwana ɗaya dubu talatin kuma ce wa ta yi ƙwana uku zanyi sai na warke tsaf sannan zan koma,kuma ta ce su zasuyi jinya ta,kuma duk abinda ya samu jikarta sune a rubuta a ajje,bayan wannan kuma idan muka dawo gida sai sun bani tarar kuɗi har na dubu hamsin. Sosai abin ya bawa kowa mamakin jin furucin Kaka,ƴan gulma ana ta zuwa dubani Kaka kuwa duk wanda yazo babu abin dubiya sai ta sillesa tsaf,Yaya Bilal baya nan tun ranar da abin ya faru sai yau ya dawo ake faƊa masa duk abinda ya faru. Ransa ne ya yi mugun Ɓaci nan da nan ya wuce sashen kaka alokacin ta fito daga wanka kenan tana duba mudubi tana rangaƊa Ƙwallinta,sai ga shi ya taho kamar daga sama,tsabar tsoro sai da kaka ta yarda mishiyin Ƙwallin tana kallon bilal Ɗin ta ce"oh ni Ƴatsu soja me ye xaka shigomin Ɗaki babu sallama kamar wani na'adaren sarki".? "ba gwara ba'adaran sarkin ba,kawai don an mari yarinya shikkenan sai ki ce wai sai an biyata diyya kamar waɗanda sukayi wani kisa,haba kaka kidanga abu mana da sense amman kawai yarinya ta yi ta haɗaki da jama'ah kina ci musu mutunci suma fa ƴaƴane kamar na ki ƴaƴan su ma kuma iyayensu suna sonsu. . ." Tun kafin ya ƙarasa cikin faɗa ta ce"to ita Khairat ɗin sai aka ce maka daga sama ta danno ta fito,itama ai uwarta da ubanta na sonta,wallahi soja bazan yarda suci banza ba kowacce baƙar muguwa sai ta gane kurenta don wallahi bazan yarda ba ehe idan ma sun turo kane don ka yimin rashin mutunci ni ba zan yarda ba,kaima da ka yimin rashin kunyar Ruƙayya uwarka ka yi wa ba niba,don ni ba sallamammiya ba ce". tana faɗar hakan ta yi ficewarta tana ce wa"yanzu ma asibitin zan tafi don yau za a sallamota kuma a sibitin zasu bani kuɗin in karɓe in bawa yarinya ta yi shagalin gabanta,idan kuma aƙwai wanda zai karɓe bismillah ga ni gashi". tafiyarta ta yi ta barshi a wajen ya ce aransa lallai tsohuwarnan yau za ta san ta taɓa soja ba dai asibiti za ta ba,mu zuba mu gani. *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. *_AREWABOOKS LINK kai tsaye_* https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3 Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com *miss green ce* [23/09, 16:15] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* --------------------- *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 --------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ------------- *Sirrinmu* manzon Allah(S.A.W)ya hanemu da saka turare idan zamu tafi don yaɗa xinar idone,don haka mu kiyaye. ------------------------ 7🟩8 . . . .Tun ka fin ta ƙarasa bakin gate ɗin taga duk babu motocin gidan,ta ce"oh mu dai Allah ya tsaremu da mugayen mata yanzu tsabar baƙin ciku don zanje nemawa jikata ƴanci shine za a ƙwashe motocin gidan a ɓoye." Ammar ta hango ɗan gidan Baba ƙasim me bin baba auwalu,da sauri ya fara neman wajen Ɓuya tunda yasan halin kakar ta su,da sauri ta ce"Zo nan Ammaru ko Ƙasimu ubanka bai isa ina masa magana ya ƙi zuwa ba,saboda uwarka ƴar borno tasha ruwan babur na baƙin hali shine ina magana zaka ɓoye?". ɗan shafa kansa ya yi sannan ya ce"haba kaka wane ni na'isa kina magana in ɓuya,ai ban isa ba yanzu dai me ki ke so?". "ayyo to na ɗauka rashin mutuncinne ta motsa tunda kasha nonon babur ƴan maiduguri".kallon kakar ta sa ya yi sannan ya ce"wai ke kaka me yasa kullum sai kin zagar mana iyaye sannan ki ke jin daɗi ne?don Allah ki daina yadda ki keson ƴaƴanki muma haka mukeson na mu".ta ɓe baki Hajiya kaka ta yi sannan ta ce"to rasai ai dole inyi zagi tunda kasha nonon rashin kunya,yanzu dai ni dai ina duka motocin ƴaƴana aka kaisu"?. kallon ɓangaren da Bilal ya ke Ammar ya yi yana jingine a jikin gate ɗin yana kallonda dramar da kakar ta sa ta ke yi,Ammar ya ce"to kaka ni kuma da ba ma hawa motar na ke ba Dady ya hanani ta ina kuma zan san wanda ya fita da motar ni motar Hajiyata kawai na ke hawa a gidannan". "to me Hajiya tunda dai bakasan inda motocin suke ba shikkenan ba sai ka gaya min kai ɗan hajiya bane,tunda ni dai ba ƴar hajiyar ba ce to shikkenan,bari inje in hau motar haya in tafi abuna ni dai yau babu me hanani zuwa ƙwatarwa jika ta ƴanci duk baƙin cikin mutum ma sai dai ya yi don ya yi ta banzar. Tana fitowa waje ta dinga tsare adaidaita amman suna ƙin tsayawa,cen ta hango Bilal yana ɗaga mata hannu cikin motarsa ya yi gaba abinsa. "Kai amman yau muguntar fulanin bauchi ta tashi ai Bilal kasha a maman ruƘayya uwarka dole ka Ɗagomin hannu a mota,yau zanga wanda ya Ɗaure maka gindi a gidan,cikin gidan ta koma tana ta banbaminta ta wuce saahen Mahaifiyar Bilal tana zuwa kuwa ta sameta a farlo tana cike wasu takaddu,da sauri ta ajje aikin da ta ke Rashida da Nusaiba suna tayata aikin da sauri suka kalli kakar ta su don sunsan aƙwai abinda ya kawota. "Yanzu Ruƙƙaya ke ce kika bawa ɗanki Bilal damar wulaƙantani a idon duniya ko?ki ka sakashi ya ƙwashe motocin gidan ya ɓoyesu don kada inje in karɓarwa jikata ƴancin ta ko?". "haba Umma ta yaya zance ya aikata hakan?wallahi ban san komai a game da hakan ba,don Allah ki yi haƙuri idan ya dawo zan samesa muyi maganar". "ikon Allah ki ma samesa kuyi maganar ba ma ki hukuntasa akan ɓata min ɗin da ya yi ba ko Ruƙayya?tunda shi Bilal ɗin shine ya haifeki ba ke ce ki ka haifesa ba ko? to shikkenan idan shi Abdullahi ɗin ya dawo ya yi masa faɗan tunda ke tsoronsa ki ke ji?". tana faɗar hakan ta yi tahowarta,Rashida ta ce"ni fa daman nasan ba alkhairi ya kawo wannan tsohuwar ɓangarenmu ba?ke dai umma kada ki yi magana don wallahi idan ki ka ce wa yaya Bilal hajiya kaka tazo nan kin san zuwa zaiyi suyi ta ɗauki babu daɗi don haka kawai ki saka musu idanu,idan ba haka ba wa ke shiga tsakanin kaka da Yaya Bilal?. shiru dai Hajiya Ruƙayya ta yi kanta na yi mata ciwo ta ce"Nusaiba ɗakkomin paracetamol insha kaina ciwo ya ke".da sauri nusaiba ta ɗakko mata a wani ƙaramin kid tasha sannan ta haɗa kayan ta koma ɗaki. Nusaiba na ganin mahaifiyar ta su ta tashi ta ce"Anty Rashida gaskiya kaka ba ta ƙyautawa wallahi kawai daga abu ya haɗota da Yaya Bilal sai ta ƙare akan Mama ai bai kamata ba wallahi,ki ga fa abinda ta kewa mamansu Khairat kulli yaumin sai ta goranta mata wai ita tuba ce?ai bai kamata ba tunda har ta musulunta." "hmm ke dai bari nusy wallahi matar nan ta tsayamin a ƙahon zuciya jira kawai na ke wataran ta taɓoni tasan ta taɓoni don abinda ta kewa iyayenmu ya isheni wallahi". "hmm Anty Rashida gwara dai abi a sannu mu rabu lafiya tunda ta kusa sheƙawa ma kowa ta huta wallahi da jarabar mafaɗaciyar tsohuwa,ai Yaya Bilal ɗin shine dai dai ita kaf gidannan,yanzu ba ta ce wai za ta faɗawa Baba ba wallahi muna nan da ke baza ta faɗa masa ba,don ni nasan irin son da takewa Yaya Bilal,suna cikin hirar ya shigo don haka suka tsuke bakinsu suna yi mai sannu da zuwa,yasha mur ya ce"ina Mama take?".da sauri nusaiba ta ce"tana ɗakinta yanzu ta shiga don kanta na ciwo". Shigewa ɗakin mahaifiyar ta sa ya yi ya barsu anan,Nusaiba ta ce"Anty wai me yasa Yaya Bilal ya fimu ƙyau ne?shiyasa magana ma sai ya ga dama ya ke mana mu dai sai fari kamar zabaya amman kuma ya fimu ƙyau." "Ke ni dai rabani da maganar wannan bawan Allah kinfi kowa sanin kunnensa yanzu ya iya dawowa ya ɓata mana rai don haka ni dai ki bar maganar". hajiya kaka ranar har kuka ta yi wai Soja ya hanata fita a gidan don yasan shi soja ne,duk wanda ya shigo ɓangarenta sai ta faɗa masa ai soja ya wulaƙanta ta. An sallomoni daga asibiti na yi garau dani kamar ba ni ba,Baba kuma ya kafa musu tsauraran sharuɗa akaina don haka kowacce ta kama mutuncinta arabu lafiya. Sanda aka sallamo ni Yaya Bilal ya koma da daddare na nufi sashensu ina zuwa na tarara da Abba da Hajiya na gaishesu na wayance na shige wajen Rashida har ta fara bacci na tasheta tana mitar waye ya tashe ta sai ta ganni ta ce"gaskiya Khairat ba ki da mutunci kinsan yau yini na yi aiki sai da wannan ɗan wahalar ya tafi sannan muka huta". mamaki ne sosai kam fuskata na ce"waye kuma ɗan wahala Rashida?".banza ta yi min ta shiga banɗaki ta fito tare da ɗauro alwala ta kalleni sannan ta ce"wa ye kuwa daya wuce yaya Bilal?".harararta na yi sannan na ce"gaskiya Rashida wallahi baki da kunya yanzu yayan namu shine ɗan wahala?ni zuwa ma na yi in gansa inji sanyin a zuciyata ashe kuma ya tafi".? sheƙeƙe ta yi tana kallona sannan ta ce"lallai khairat wai ke haryanzu yaya yana ranki baki ciresa ba?gaskiya idan har zan baki shawara ki haƙura da yaya don wallahi aƙwai matsala babba idan har ki ka ce zaki so yaya,saboda idan ma baki sani ba yau ki sani yaya ya wuce duk yadda ki ke tunanin mata da yawa suna kawo kansu waɗanda suka amsa sunansu mata masu ji da kuɗi da mulki amman wallahi ko kallo basu ishesa ba,wai shi har yanzu bai ga macen da ta ƙwanta masa ba,don haka ina mai baki shawara khairat ki yi haƙuri ki ciresa daga zuciyarki,ga maza masu mulki masu komai suna sonki ammanke kin dage sai yaya gaskiya ki yi haƙuri ki zaɓi ɗaya a cikinsu musha biki". wasu hawaye ne masu zafi suka zubomin,nasa bayan hannuna na sharesu sannan na tashi zan tafi duk jikina a saɓile,janyo hannuna Rashida ta yi sannan ta ce"yi haƙuri khairat wallahi ban san abin zai ɓata miki haka rai haka ba ƴar uwata,insha Allah daga yanzu bazan ƙara faɗa miki haka ba,zan taya ki da addu'ar Allah ubangiji ya baki Yaya Bilal".tana faɗar hakan ta rungumeni tana kukan tausayina i'tama. **** Kamar yadda kuka sani part 12 ne agidanmu kuma duk ƴaƴan Hajiya Kaka ne su da ta haifa da mijinta,Baba Abdullahi shine na farko sai Bananmu Abdulmalik,Baba Tijjani,Baba Kamalu,Baba Sagir,Baba Bashir,Baba Ali,Baba Auwalu,Baba Ƙasim,Anty Zulaiha,Baba usman,Anty Aisha. Waɗannan sune Ƴaƴan Hajiya Kaka,Abdullahi yana da yara biyar ya aurar da biyu mata saura mata biyu namiji ɗaya Yaya Bilal,Babanmu kuma yana da Yara 8,Tijjani 9,kamalu 6,Sagir 5,Bashir 10,Ali 4,Auwala 9,ƙasim 6.Zulaihat 7,Usman 2,Aisha uku. Waɗannan sune jikokin kaka waɗanda adadinsu ya kai 74,dukkansu mazan a gidan suke da ya ke gidane mai yalwa sosai kuma daman tun kafin mahaifinsu ya rasu ya riga daya ta nadar musu waɗannsn filayen kowa da nasa,matan kuma sun ce sun barwa yayyinsu,amman duk da haka sai da suka basu kuɗi masu yawa saboda suna tausayin ƴan uwansu saboda tun suna ƙanana an koya musu tausayin ƙannensu saboda haka tunda suka taso da son junansu suka tashi shiyasa babu wani talaka acikinsu don dukkansu duk wanda ya ke samu zai janyo ɗan uwansa a kusa dashi sosai,kuma kaf ɗinsu mutum biyu ne masu kuɗin,Malik da kuma Abdullahi amman duk sai da suka ja ƴan uwansu a jiki duk abinda suka samu na ƴan uwansu ne. Hajiya kaka ita da mijinta ƴan asalin jihar baushi ne fulanin usul,amman mahaifiyar Hajiya kaka ƴar zaria ce babanta ne ɗan Bauchi. Mijin Hajiya Kaka sojane tun zamansu a bauchi sukayi sa,amman ana yi musu transfer sosai daga gari gari,har Allah ya kasu garin kano suka fara zama a gidan haya daga baya ya yi na sa,amman zaman kano ɗin ya fi yi musu daɗi,don unguwar da suke unguwa ce mai ƙƴau unguwar jan bulo,Allah ya azurta su aƙwai filaye sosai a kusa dashi ya dinga siya yana ajjewa har Allah yasa ya siya filaye a kusa dasu sunfi 15,kuma a waje ɗaya suke kusa da gidansa suna zaune a kano ƙwatsam aiki ya mayar dasu a kaduna unguwar malali.amman suna zuwa kano akai akai. Hajiya kaka tafi son zaman kano don haka ya barta anan ya ɗakki mata ƙanwarta suke zama tare,ƴaƴansu sun fara girma yanzu don haka ma bata fiya zuwa kaduna ɗin ba. Waɗannan filaye da ya siya ya siyawa yaransa ne,ko kafin yabar duniya ƴaƴansa sha 11,sanda ya mutu bata ma san tana da ciki ba sai daga baya ta haifi autarta Aisha. Wannan shine taƙaitaccen tarihin rayuwar Hajiya kaka. *Washe gari* babu wacce bata shirya a cikin mu ba,saboda ayau za a mayar damu boarding daman kusan duk ƴan matan gidan kusan mu goma duk boarding muke kuma muna a shekarar ƙarshe yanzu. Duk jikina a sanyaye ya ke bayan na haɗa kayana na nufi sashen hajiya kaka,tana ganina ta hau kuka tana ce wa"Allah sarki jikata bana son rabuwa da ke wallahi,ke kaɗai ce a cikin jikokina baƙya yimin rashin kunya,ABIN CIKIN ƘWAI ya fi ƙwan daɗi haƙiƙa Allah ya bani jikar da nake alfahari da ita,sai ta rungumeni tana kuka na riƙo hannunta muka fito inda motar da za ta ɗaukemu take,motar gidanmu ce wacce daman an ajjeta ne don kai yara skull. Hararar hajiya kaka suka fara yi,Nadiya da Samira Karaf a don kaka ta ce"to amman dai ba ni kuke harara ba ko?fulanin daji da sadakar yalla kukewa amman ni ba ni ba.Nadiya ta ce"wai ke kaka waye ma ya kalle ballanta na ma a harareki?kema da wani idon har kika san ana kallonki idan baki kallemu ba"?. "shut up"! yaya abeed ya ce wanda muke uba ɗaya dashi kuma yayan nadiya, sannan ya cigaba da ce wa"wallahi ban san rashin kunyarki har ta yi tsamari haka ba,ki dinga iya bakinki idn ba haka ba kuma jikinki zaiyi tsami." "a'ah ɗan nan da a uman take da bata isa ta yimin haka ba,da na haƊa ta da askarawa sunci ubanta malik".Dariya aka sheƙe da ita don abu kaɗan sai kaji ta ce da a uman kake da baka isa kayi mata abu kaza ba,kawai don ta yi zaman cen shikkenan.Ko da muka shiga motar sai da aka so ayi faɗa don su iman da nadiya waje ɗaya suke zama Rashida ta zauna kusa dasu don haka sukace sai ta tashi, yaya abeed ya ce"wallahi duk shegen da ya yi min rigima zan saukesa ne a duk inda naga dama don haka kada kowa ya dameni,ku baƘwa ko yi da ƴar uwarku khairat tana zaune baka jin bakinta amman ku sam baku da nutsuwa. Ai fa wannan maganar da yaya abeed ya faɗa sosai abin ya bawa su Nadiya haushi,suke ta hararata ni kuwa ban ma san suna yi ba,Rashida ce taso biye musu amman na hanata don suna sane suke hararata don sun san halin Rashida ba tada haƙuri kuma ba za ta bari a zageni ko aci mutunci na ba. Tunda daga lokacin babu wanda ya ƙara magana,ni Rashida,iman,nadiya,samira,unaisa,khalisat,intisar,raudat,Amina. Duk babu wanda ya ƙara ce wa kanzil don sun san halin yaya Abeed bai da mutunci sun sansa kamar wutar cikinsu. Muna zuwa makaranta kowa ya yi hanyar ɓangarensu tunda muka koma skull hankalina ya koma kan karatu wani lokacin Rashida har tsokana ta take wai yanzu na dain tunanin yaya Bilal hankalina ya koma kan karatu,sai dai kawai inyi dariya don na san son yaya Bilal a zuciyata ya ke bazai taɓa gogewa ba har abadan. *Miss green ce* *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* [23/09, 16:15] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* --------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. *SIRRINMU* Mu kasance masu tsarkakkiyar zuciya,kada mu dinga hassada ko baƘin ciki. 9🟨10 . .. ."Rashida gaskiya irin wannan zaman da mukeyi a tsakaninmu dasu Nadiya bai kamata ba,ko da ace ma bamu san juna ba ai ya kamata ko gaisuwa ta dinga haɗamu?". "Hmm Khairat kenan ni ina mamakin hali irin na ki wallahi waɗannan mutanen fa babu abinda suka sani illa su zageki su baƙanta miki,to me ye amfanin zuwa wajensu?ranki ne kawai zai ta ɓaci a banza wallahi,amman ni bazan hanaki zuwa wajen ƴan uwanki ba,amman ni dai ba zanje ba idan kinga ke zakije ga ki gasu amman ni dai La-La-La ina da abinyi ne ni dai."tana faɗar hakan ta yi shigewarta banɗakin da ke jikin ɗakin ƙwananmu.wata ƙawarmu mai suna Hasiya tana zaune tana karatun wani novels ta juyo tana kallona ta ce"gaskiya ne abinda Rashida ta faɗa miki duk da ni ba ƴar'uwarku ba ce amman zan faɗa miki gaskiya ku fita daga harkarsu nadiya dasu iman saboda wallahi yanzu kaf ma skull ɗinnan babu wanda bai san grp ɗinsu ba,yanzu haka suna da grp mai zaman kansa a makarantar nan na ƴan lesbian so be careful da waɗannan duk da su Nadiya babanku ɗaya amman idan zan baki shawara idan har kun koma gida ki sanarwa da mahaifinku duk abinda ya ke faruwa idan da hali ma ayi musu aure kawai shine zai kawo ƙarshen komai".ta faɗi hakan tana kallona. Tabbas wannan abinda Hasiya ta faɗa min ya girgiza tunani na sosai,an daɗe ana faɗamin abinda su Nadiya suke a skull sam basa karatu yanzu,daman tunda muka shiga makaranta suka haɗu da ƙawaye suka hure musu kunne shikkenan suka ƙara tsanata da hantara ta tunda ni dai a kullum gaskiya na ke gaya musu. Jikina a sanyaye na tashi na cire kayana na faɗa banɗaki bayan Rashida ta fito,ko a wajen wankan ma tunani kawai na ke na yadda zan ɓullowa lamarinsu Nadiya don idan wani yaji wannan maganar a gidanmu to tabbas zasu shiga tsaka mai wuya don hatta kashi ma sai ya fisu mahimmanci a gidanmu. Bacci ma da ƙer ya ɗaukeni saboda tunani,ni mutunce mai saka abu arai musamman wannan abin daya kasa gogewa a zuciya ta,a duk tsahon rayuwata ban taɓa saka wani abu araina irin Yaya Bilal ba sai kuma wannan maganar tasu Nadiya. Da sassafe muka tashi muna shirin tafiya assembly don yau litinan(monday)uniform ɗinmu kalar baƙi da fari wato black&white riga da hijab duk fari wando baƙi kamar kalar kayan likitoci,munyi ƙyau sosai acikin kayan na mu muka jero mu uku ni da Rashida da Hasiya don daman mu uku ne acikin ɗakin. Ta ƙofar hostel ɗinsu Nadiya muka biyo abin mamaki su haryanzu basu fito assembly ɗin ba,na kalli Rashida cikin dakiya da nuna kulawa na ce"Rashida don Allah mu shiga wajensu Nadiya mana mu duba su".?kallon tsaf ta yi min sannan ta ce"Hmm gaskiya Khairat kina da matsala wallahi yanzu ko jiya ma fa sai da mukayi maganar nan,bana son ki jefa kanki acikin matsala garin gyara kuma ku ɓallowa kanki matsala,don kin san grp ɗinsu ɗaya da big girl kuma kin san daman tana harinki a skull ɗinnan don ki zama lalatacciya irinsu,to kinga idan kina zuwa wajensu komai zai iya faruwa da ke".ta faɗi hakan tana kallona sosai fuskarta alamun jin tausayina. Hasiya ta da fa kafaɗa ta ta ce"Khairat bama son abinda zai taɓa rayuwarki ki yi haƙuri don Allah ki taho mu tafi,ki dinga taya su kawai da addu'ah kuma ki yi amfani da shawarar dana baki jiya,ko da kun koma gida kada ki manta wannan shawarar dana baki". gyaɗa kaina na yi kawai na bisu don hankalina nima bai ƙwanta da zuwan na wa ba,abin mamaki sai da aka kusa gama assembly sannan suka shigo suna wani bubbuɗawa duk idanuwansu sun kumbura alamar basuyi bacci ba,Rashida ta ce"Allah dai ya shirya wallahi sun ƙwana suna lalacewarsu ai dole ido ya kumbura,iyayenmu na cen suna tattalin rayuwarmu da bamu tarbiyya amman su ƴan rashin kamun kai suna nan suna lalacewa." nima ganinsu da na yi sai da gabana ya faɗi saboda ganinsu a cikin wannan halin don ko da ba'a gaya maka ba kasan abinda ya faru,na ji wata ƙwalla mai zafin gaske ta zubomin na saka hannaye na na sharesu Rashida tana kallona ta ce"iska tana wahalar da mai kayan kara". rai na duk babu daɗi har aka gama assemly ɗin muka shiga aji,muna fitowa muka koma hostel ɗinmu muka fara girki ƴar ƙaramar wayar Rashida ta fara ƙara ta ɗaga tana ce wa waye?".shiru akayi kafin daga bisani taji ance "abdullahi ne don jakar ubanki".tsalle Rashida ta yi ta ce"Hajiya kaka daman kina duniya"?.da sauri na amshe wayar harda ƴar ƙwallah ta ka fin inyi magana ta ce a bawa ABIN CIKIN ƘWAI,in dai kaji kaka ta faɗi wannan sunan to tabbas dani take. Rashida ta ce"to ai tun kafin ma in ba ta ta amshe ita me kaka".ina jin kaka tana ce wa"to ke kuma da ba kakar ki ba ce sai ki siyo a kasuwa".riƙe kai Rashida ta yi Hasiya tana ta ɓaɓɓaka dariya don ita dai Allah ya saka mata son tsohuwar aranta. "Hmm Abin cikin ƙwai ni dai ina ganin baƙin ciki a gidannan wallahi?idan suka isheni wallahi tattara kayana zanyi in koma uman wajen ƴan uwan mahaifina ko kuma in tafi Bauchi".tana faɗar hakan ta tintsire da kuka. Haba ai Rashida dariya harda tsalle tana ce wa"Hajiya kaka yasin kin kusa margayawa ki yadda kawai,amman in banda tsufa ba'ayiwa mutum komai ba sai ya tattara kayansa yabar gida".? kaka na juyo ta ta ce"shegiya jinin fulani muguwa kawau to babu inda zanje sai inga ta dariya,daman uwarki ce ta ɓata min ran wai akan Sadiq ɗan wajen auwalu ya ce yana son nusaiba shikkenan tsohuwar ƴar bokon nan uwarku ruƙayya ta kafa ta tsare wai ita bata son auren dangi,yanzu don Allah idan banda baƙin hali ita da ubanku ba auren dangi bane?". Haƙuri na fara bawa Hajiya kaka ta ce"ai wallahi da ce wa na yi tafiya ta zanyi tunda ita dai bata san kara ba".Rashida da ke jinmu tana kallona alamun dai bata ji daɗin zagin da kaka take wa mahaifiyarta ba. Nima da ba uwata aka zaga ba tabbas banji daɗi ba,in banda abin kaka ai nusaibar nan dai ƴar ta ce ko?amman kuma ta ce bata so saboda nusaiba yarinya ce har ayanzu bata rufa sha 15 ba a s.s.1 take mu kuma muna da 17 aduniya yanzu kuma muna s.s.3 muna shekararmu ta ƙarshe. Nan dai Hajiya kaka ta gama faɗanta daga baya ta kashe wayar,muna gama wayar na kalli Rashida na ce"kai kaka aƙwaita da fi'ili wallahi kamar dole sai ta haɗamu auren dangi haka fa kema da yaya mohd ta da ge sai ya aure ki,don Allah yanzu me ye amfanin auren."? "Khairat kenan ita fa wannan tsohuwar haka take ni wallahi har Allah Allah na dingayi mu taho saboda yadda tsohuwar nan ta sakani a gaba wai sau na auri yaya mohd,kuma ni wallahi na fi son har inyi jami'a kafin inyi aure." da fa kafaɗarta na yi sannan na ce"ki yi haƙuri don Allah Rashida akan wannan maganar ki cigaba da addu'a kinga dai yadda kaka ta dage yaya Mohd zaki aura shima kuma ya dage ke ya ke so,to kinga addu'a ita ce mafita don kinga duk su Baba da abinda kaka ta faɗa musu suke amfani don haka kawai sai dai ki yi haƙuri." "Khairat ni fa wallahi bana sonshi wallahi,ke kin sani idan yaya Mohd yana da ƙyau yana da kuɗi amman ni wallahi matsalar mahaifiyarsa ita ce kawai za ta takuramin ko da bayan anyi auran ne?. "Tabbas matar Baba tijjani tana da babbar matsala sosai don ko yaya sulaiman babban ɗanta daya auri ƴar gidan Baba Bashir haka ta takura mata zagin yau na gobe daban,don ma kaka tana ta ka mata burki da abin sai ya ɓaci sosai." "to kin gani khairat to a haka zan auri Yaya Mohd daman kuma duk ƴaƴanta ta fi sonshi sai kawai ace shi zan aura in auri masifa,Allah ni fa bazan aureshi ba gaskiyar magana".tana faɗar hakan ta tashi ta bar wajen. Na bita da kallo ita sonta ma ake ina ga kuma ni da ba son na wa ake ba shisshigina kawai na ke,yadda yaya Bilal ya tsane ni kamar mutuwarsa,ni kuma na nace sai shi,tabbas idan ban auri yaya Bilal ba to wallahi ni nasan ko da wani ya aure ni to gangar jikina ya aura don bazan taɓa sonsa ba zuciyata da komai na wa yana ga yaya Bilal,ina ma zai soni ko da bai kai yadda na ke sonshi ba,da ranar har azumi sai na yi saboda jin daɗin hakan. Mun fara exam ɗin second time wacce zamu tafi hutu sannan mu dawo zana jarrabawar waec da neco,muna ta karatu sosai ba mu da lokacin kanmu sam sai na karatu muna dawowa daga class zamu yi bitar haddarmu ayanzu muna izu hamsin da biyar baƙara ce kawai bamuyi ba itama kuma mun iyata. Rannan malamarmu bata da lafiya mai koya mana karatun qur'ani da asuba aka turo wai inzo zan ƙarawa wasu hadda,abin mamakin ko da nazo su sai naga ƴan ajin su Nadiya ne gabana yana ta faɗuwa na zauna har na ɗakko qur'anin sai na ji Nadiya na ce wa"Hmm wai arasa wacce za ta ƙara mana karatun sai wannan tuban muzurun har yanzu fa wasu daga dangin uwarta basu musulunta ba,adanginsu uwarta ce kawai ta fara musulunta sai manyan arna kakanninta suma suka musulunta kakanta fa babban fasto ne sai ace kuma wai ita ce za ta koya mana karatu?". wasu zafafan hawaye ne suka fara zubomin ba tare da na yi tunanin tare su ba saboda hawayen daman na ke son yi ɗin,dariya sosai suke min big girl oganniyar cikinsu ta ce"au shine kullum ake wani yawo da ƙaton hijab na munafunci?to yau sai mun buɗe hijab ɗin munga abinda ake ɓoye mana?. ban san ta zo kaina ta tsaya ba,ɗaga kan da zanyi naga big girl akaina tana neman ciremin hijabij jikina,da sauri na tashi na matsa lungu idona ya yi jawur ta ƙara matsowa tana ce wa,ai yau Khairat baki da wajen guduwa a hostel ɗinnan muradina na shekaru kusan biyar yau saina cika sa akanki." tana faɗar hakan ta riƙe hannun da na riƙe hijabin ta yi wa su Nadiya fito da sauri suka taho suka rirriƙeni ni kuwa sai kuka na ke ina ihu,wani wawan mari big girl ta yimin sannan ta ce"duk ihunki da wani fizge fizgenki yau wallahi sai na wulaƙanta ki a skull ɗinnan don daman haushinki na keji sosai na karɓemin saurayin da ki ka yi sir Kamil don haka yau sai na rabaki da abinda ki ke tutiya dashi. Sosai na ke kuka ina roƙonta da ta yi haƙuri amman sai naga kamar zugata na ke ita dasu Iman duk sun yayyaga min hijabina ya yi kaca kaca dashi bakina duk ya fashe saboda tsabar shan bugun da ya yi,amman har yanzu ban daina kukan ba,sunyi nasarar cire min hijabina na riƙe rigata sukayi sukayi duk yawansu su cire amman suka kasa wani ƙaton abu Nadiya ta ɗakko tana ce wa"tunda kin ƙi ta daɗi bari muyi miki mai gaba ki ɗaya. Saukar abu na ji akaina,nan da nan na fara ganin wani iri duk sun komamin bibbiyu,ana cikin haka wata secutyn skull ɗin tazo wucewa ta hango duk abinda ke faruwa da dauri ta kaɗa ƙararrawa sai ga duk securityn sun bayyana suka biyota cikin ajin don ganin abinda ke faruwa. Da sauri suka sakeni suna wani wiƙi wiƙi da idanuwa alamun rashin gaskiya,ai kuwa suka cafkesu alokacin ni tuni na yi suman wahala don ban san inda kaina ya ke ba,duk sun yayyaga min rigata,da sauri ɗaya daga cikinsu ta cire hijabin da ta saka ta rufemin sutura ta,don samana duk a buɗe ya ke har hawaye sai da matar ta yi don ba ƙaramin ba ta tausayi na yi ba. Daman sun daɗe suna jin labarin yaran da kuma ta'asar da sukeyi na lalata ƴaƴan mutane amman aka ƙi ɗauƙar mataki akansu ana tunanin sharri ake musu. A ruɗe Rashida da Hasiya suka fito daga Hostel ɗinmu,daman duk sun damu da rashin dawowa ta da wuri don har sunyi mana abincin karyawa amman ban dawo ba. Alokacin an fito dani kamar matacciya zuwa ƙaramin asibitin da ke cikin skull ɗin na mu,su kuma su Nadiya aka wuce dasu ɗakin hukumar makaranta.ɗalibai kowa ya yi cirko cirko masu saurin kuka sai yi suke. Rashida kuwa har bakin ƙofar da aka shiga dani ta shiga tana ta kuka tana ce wa"shikkenan sun kashe khairat wallahi nima bazan taɓa barinku ba nima sai na kashe ku".haka take ta maganar kamar ta ɓaɓɓaɓiya. Hukumar makaranta suka kirawo Abbanmu a waya daman duk shine ya sakamu a skull ɗin don haka hankalinsa a tashe yaje ya tashi yayansa ya ke faɗa masa anyi masa kiran gaggawa daga makarantarsu Khairat. Shima hankalinsa atashe suka fito a hanya suka haɗu da Baba tijjani da Baba Auwalu suka shaida musu abinda ya ke faruwa,suma ka sa tafiya aikin sukayi suka ce zasu bisu makarantar don suma hankalinsu duk a tashe ya ke. Bilal ya fito daga shi sai wandon aikinsa na sojoji da ƴar fal maram itama ta sojojin ce,sunyi masa ƙyau kayan kamar don shi aka yi su,saukarsa kenan awajen iyayen na sa duk yaji abinda ke faruwa don haka kai tsaye ya bisu ko ajje kayansa baiyi ba. Anyi min allurar bacci wani baccin wahala ya ɗaukeni,duk inda naji ciwo kuma an daka plasta an mannesa. Ko da su Nadiya sukayi ido huɗu da yaya Bilal au fitsari sai da sukayi ga shi belt ɗin jibga na jikinsa,ai kuwa ko da yaji abinda ya faru jijiyoyin kansa har wani tashi suke idanuwansa sunyi jawur kamar gauta. Baba Tijjani kuka kawai ya fashe dashi jin ƴaƴansa har guda uku acikin wannan mummanar rayuwar,Baba na ma da ya ke mai dauriyar zuciya ne baiyi kukan ba amman fa hankalinsa ya yi matuƙar tashi ƴaƴansa har guda biyu a cikin wannan ƙazantacciyar rayuwar. *Miss green ce* *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* [23/09, 16:16] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* --------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. SIRRINMU👂🏻* Manzon Allah (s.A.W)ya yi mana jan kunne ga idan zamuyi magana mufaɗe da tausashen harshe,idan kuma ba zaka iya hakan ba to ka yi shiru ko,faɗi alkhairi ko ka yi shiru🤫 ------- Team *GAWURTATTU 5* 11🟩12 . . . .rarrashinsu Baba na kawai malaman ke yi don sun san wannan wani maudu'u'i ne na daban,babu wani mutum da zaiso ƴaƴan da ya haifa na cikinsa su zamo suna da irin wannan halin na neman mata ba tare daya shiga wani hali ba,duk zuciyoyinsu sam babu daɗi. Bai san sanda ya cire belt ɗinsa ya hau jibgarsu ba,zuciyarsa kamar za ta fito saboda zafi,wai yau ƙannensa ne acikin wannan halin?ai kuwa rufe idanuwansa ya yi yana ta jibgarsu malaman na ta bashi haƙuri amman ko ta kansu ma bai bi ba,duk wanda kuma ya yi gangancin saka hannunsa wajen cetonsu to fa dashi za'a haɗa,har ita big girl ɗin da sauran muƙarrabanta duk ya haɗesu ya jigba,su Baba kuwa suna gefe basu da niyyar hanashi,sai da ya jibga don kansa sannan ya barsu. a ranar muka koma gida dukanmu,ni dai jikina haryanzu bai daina ciwo ba,alokacin da muka shigo cikin gidan na hango Hajiya kaka suj fito ita da Hajiya Inna ƙawarta kuma aminiyarta da alama ma unguwa zasu je. Muna fitowa daga cikij motar kowa da guntun ciwonsa ajikinsa Rashida ce kawai babu ciwo,da sauri naga Hajiya kaka ta yi gefe tana salati kamar ta ga abin tsoro. Bata iya magana ba har muka ƙaraso kowannenmu yana tangaɗi kamar zai faɗi,Hajiya kaka ta ce"ikon Allah sai kallo wannan wani irin dukane haka duk jikinku ya toye kamar an ƙona ku?ni dai yau naga abinda ya isheni". ta ɗora hannunta aka xa ta saka kuka Hajiya Inna ta ce"haba Hajiyata mu fasa tafiyarnan kawai yau dai gidannan ba lafiya ba"?.da sauri Hajiya kaka ta ce"yo ina kuwa lafiya jikokina duk an farfasa musu jikkunansu wallahi idan ma malamanne sukayi musu dukan ƙatti to wallahi aikinsu ya ƙare a nigeria,Allah da a ƙasar umanne da tuni sai dai wasu da tuni sunsha harbi".ita dai Hajiya Inna jan hannun aminiyarta ta tayi don tasan halinta yanzu sai ta tsaya tayi ta sunbatu kuma ba tare da ta tambayi ba'asi ba ta ɗorawa wani laifi. Kai tsaye ɓangaren Hajiya kaka mukayi dukkanmu bayan mun zauna sai ga ta kamar an jeho ta ta ce"to wallahi Allah bazamu yarda da fasawa jikokina jiki ba,an gaya musu tsintosu mukayi ko kuwa?to wallahi ahir ɗinsu".dukkansu sunkuyar da kansu sukayi musamman ma waɗanda suka san sunyi laifin su Nadiya kenan,duk bakunansu a kumbure wasu kuma idanuwansu. "Ikon Allah ku kuma me ye na wani sunkuyar da kai kamar munafukai?".babu wanda ya amsa mata acikinsu Yaya Bilal daya gama harzuƙa musamman kalaman kaka ya ce"loook Hajiya kaka ba abinda ki ke tunani bane?waɗannan yaran ni da kaina na yi musu wannan dukan"?.da sauri Hajiya kakanta juyo tana kallon Bilal kamar dai yaune ta fara ganinsa. Fashewa ta yi da kuka ta ce"to wallahi Allah Ya isansu mugu mai jinin fulani,mai Ƙirar samu dawa kawai wato abin ma mugunta ne ko?ai gashi ka daki waƊannan amman baka daki waccen Ƴar jakar ubarba mai Ƙira irin ta ka".ta nuna Rashida ita kuwa ta murguƊa mata baki".kaka ta harzuƘa za ta Ƙara magana Baba na ya dakatar da kaka wajen ce wa"umma waƊannan yaran sun zubar mana da mutuncinmu a gari,waƊannan yaran da ki ke ganinsu Ƴan neman mata ne". Hajiya kaka bata fuskanci abinda baba ya faƊa ba ta ce"a'ah malik to idan basuyi abota da mata ba to daku zasuyi?"Ganin kaka bata fuskanci abinda suke nufi ba yaya Bilal ya daka musu tsawa ya ce"i'm talking to u ku faɗa mata abinda kukayi ko kuma yanzu in ƙara yi muku wata sabuwar tafkar".ana cikin hakan iyayensu mata suka shigo su dukansu saboda an gaya musu abinda ke faruwa. Suka zazzauna kowaccensu ji take kamar ta haɗiye zuciya ta mutu saboda an daki ƴar ta,kuma zuwansu ya yi dai dai da fara bada labarin tun kaisu makaranta har zuwa iyanzu da sukayi abinda sukayi. Sosai iyayensu suka fara salati masu kuka na yi masu zagin ƴaƴansu suma sunayi,amman mama kishiyar mama da sauri cikin kuka ta ce"wallahi wannan ƙarya akewa su Nadiya idan hakanne me yasa su waɗance munafukan ba'a dakesu ba aka fake da dukan waɗannan tunda sune marasa galihu".wata uwar harara baba na ya bita dashi sannan ya ce"wallahi idan kika ƙara magana awajennan to abakin aurenki".yana faɗin hakan ya juyawarsa kamar ba shine ya yi maganar ba. Sosai abin ya ƙular da mama ta cigaba da kukanta wai yanzu akan wannan shaiɗaniyar yarinyar aka kuburawa ƴarta idanu har haka. Jagwab kaka ta zauna kamar zaman ƴan bori ta ce"yau na shiga ɗaka ban fito ba,me zan gani haka acikin jikokina aka samu waɗannan masu halin mutanen annnabi luɗu?ya Allah idan mafarki na ke Allah yasa in farka." "kaka wannan maganar fa ta zama dole ayi meeting akanta,insha Allah yanxu kowa zai tashi ya je ya huta gobe za'ayi meeting insha Allah".cewar Baba Abdullahi mahaifin yaya Bilal. Kaka ta ce"Allah sarki ABIN CIKIN ƘWAI,so sukayi su lalata miki rayuwarki amman Allah ya fisu Allah kuma ba azzalumin bawansa bane,ni duk da haka ma sai na kaiki asibiti inji ko sun taɓa miki rayuwarki masu rayuwar dabbobi kawai".tana faɗar hakan ta ja hannuna muka shiga ƙuryarta kunya duk ta isheni wai za ta saka a dubanu gasu Baba duk a wajen. dukkansu suka tashi jikinsu duk a sanyaye Hajiya Inna ta shigo ta kalleni ta ce"oh sannu ƴar nan Allah yabi miki haƙƙinki,Allah kuma ya shiryar dasu gaskiya,don wannan sam ba halin ƴan mutunci bane,wannan halin ƴan akuya ne." caraf kaka ta amshe tana ƙwalla ta ce"ni fa abin nan ya bani mamaki wallahi yo me ye abin so ajikin mace da mace idan ba rashin mutunci ba?ni fa anya ma kuwa waɗannan yaran basu shaye shaye?na ga abin na su ya zarce hankali sun kama ƴar uwarsu sun ciccijeta haka kamar ƴaƴan mayu?Allah badon jikokina bane wallahi da sai igiya ta yi saura don bazan yarda ba,idan ita waccar sokuwar inyamurar uwar ta ki ta yi shiru to ni wallahi ba zan yarda ba don ni ba sallamammiya ba ce". haƙuri Hajiya kaka ta fara ba ta ta ce"ki yi haƙuri waɗannan yaran addu'a zamuyi ta yi musu Allah ya shiryesu,kuma daman inason in gaya miki kada ki yadda ƴaƴanki su mayar da yarannan makaranta don ƙara lalacewa zasuyi,kuma sannan su fito da miji ayi musu aure ko hankalin kowa ya huta". da sauri kaka ta ce"kai Inna gaskiya ƙwaƙwakwarki tana ja wallahi,ke daman tun muna yara kina da ja,su Hansai basuyi asarar kuɗin tara ba".dariya Hajiya Inna ta yi sannan ta ce"to ai kinga gwara ayi musu auren kowa ya huta,ko kuma ma idan sukace muku basu da mazajen auren ga ƴan uwansu maza nan sun cika gida taf sai a harhaɗasu kawai kowa ya huta." Sosai kaka ta yi murna da shawarar ƙawatarta Hajiya Inna,suka cigaba da tsara abubuwansu ni kuma na fito waje don tafiya sashenmu ƙafata ta yi tsami sosai jan ƙafar kawai na ke,ƙamshin turaren yaya Bilal naji naji wani irin mugun shauƙi har cikin raina ban ankara ba na ji an bangajeni an wuce na buɗe idanuwa da ƙer,Yaya Bilal ya wuce ko kallon inda na ke baiyi ba ballanta na ma in saka ran zaiyi min magana,wasu zafafan hawaye ne suka fara ƙwaranyo min,son maso wani ƙoshin wahala tun ina ƙarama ta na ke dakon son yaya Bilal har girma na amman shi ko ajikinsa idan ya ganni ma yadda kasan yaga kashi haka ya ke nunawa. Allah ya yiwa yaya Bilal halitta mai ƙyau da tsari kaf ƴan gidanmu babu wanda ya kai koda ƙwatansa a komai,ga ilimi,addini,ƙyau,kuɗi,nasaba.duk ta haɗa waɗannan abubuwan duk jikokun gidanmu farare ne yawancinsu amman ni ba fara ba ce,amman kuma baza'a kirani da baƙa cen ba,ina da ƙira mai ƙyau kuma ina da ƙyau dai dai gwargwado,ina da ilimi,tarbiyya,nasaba,da sauransu. Ina cikin wannan tunanin na shiga sashenmu kai tsaye na wuce sashen baccinmu daman kowa da ɗakin baccinsa amman yau ina shiga naga Nadiya a ɗakin baccina ta fito daga ita sai tawul ta fito daga banɗaki tana jan ƙafarta da ƙer wata uwar harara ta bugamin sannan ta fita daga ɗakin ban kula taba na shige ɗakina na ƙwanta a hankali duk jikina yana yimin wani irin mugun ciwo wasu zafafan hawaye suka zubomin tuno da abinda ya faru dani. Ina cikin wannan halin mama ta shigo ɗakin ta ce"a'ah khairat daman kina nan?ina ta tunanin shiga ɗakin kaka ashe kin shigo?tashi muje yayanki Bilal ya kirawo dr xai duba lafiyarki."har zuciyata na ji wani irin sanyi mai daɗi wai yaya Bilal ya kirawo likita?to ko dai shima ya fara sonane ban sani ba?ina cikin tunanin mama ta ƙarayimin magana na tashi na fita Yaya Bilak na hango ya wani kame a kujera ya yi ƙyau a cikin jallabiyarsa ƴar asalin larabawa,wata irin kunya ce ta baibaye ko ina na jikina a hankali na isa wajen na gaishesu amman Yaya Bilal ko kallo na baiyi ba.naji babu ɗadi a raina amman ban nuna hakan ko a fuska ba. Allura ya ce zaiyi min ta kashe zafin ciwo,rau rau na yi da idanuwa kamar zanyi kuka naƙi in tsaya ayimin wata uwar tsawa yaya Bilal ya yi min jikina yana kakkarwa na tsaya akayimin ina kuka.tsaki naji yaja sannan ya yi ficewarsa tare da ce wa"dr maher ka sameni a waje".da to ya amsa likitan ya kalleni sosai ya ce"sannu crazy girl".ban amsa masa ba na cigaba da matsar ƙwalla ta,ya ajjemin magungunan da kuma allurar da ba'a gama min ba.mama ta yi masa godiya ya tafi. Mama ta ruƙo hannuwa a hankali muka fara tafiya sai ga Hajiya kishiyar mama ta fito daga kitchen ta ce"hmm ayi dai duk a gama wai ke uwarki ta koya miki munafunci ko?to duk kuyi a sannu in dai munafurci ne na iya shi har na dameku ba dai ƴaƴanmu kika ɓatawa suna ba?hmm kijira na ki ɓatancin don kare ma bazai shinshina ba,shegiya ƴar inyamurai kawa".tana faɗar hakan ta yi shigewarta ta barmu anan tsaye tunani ya cika zuciyoyinmu,muka haɗa idanu da mama na bata ce komai ba ta kaini har ɗakina sannan ta bani magani ta tafi. "Ƴar halak yanzu na je tunaninki?".dariya Rashida ta yi sannan ta ce"Allah sarki Khairat ya jikin na ki?".ɗan murmushi na yi wanda yafi kuka ciwo na ce"da sauƙi Rashida". "Hmm gaskiya Khairat idan da zaki yarda da kin koma ɓangarenmu sai mu dinga ƙwana tare don ban yarda da zamanki a ɗaki ke kaɗai ba,ni fa waɗannan munafukan har yanzu ban yadda dasu ba,don wallahi zasu iya aikin tumasancinsu a gidannan don haka ni zanje in samu mama in faɗa mata komai". Ruƙo hannunta na yi na ce"kada kije Rashida kin san halin mama da gudun zuciya ba za ta taɓa yadda ba,don haka ki barta kawai Allah zai kareni daga sharrinsu".taɓe baki Rashida ta yi ta ce"to ni yanzu me zance Allah dai ya tsareki daga sharrinsu".nan muka cigaba da hirarmu. **** Washe gari da safe har ɗaki mama ta kawomin abin kari bakina ya kumbura sosai ta ce"Khairat kafin kici abincin nan sai na gasa miki bakinnan don ya kumbura sosai".mama da kanta ta gasa min bakin muna cikin wannan halin naji muryar hajiya kaka tana ta tujara a babban farlonmu,na kalli mama itama ta kalleni sannan ta ce"kaka ce ki fita ku gaisa".ina shirin tashi sai ga tabta shigo ta ce"wayyo Allah na me zan gani Khairat?kai amman waɗannan yara sun cika marasa mutunci,shiyasa yanzu ina shigowa waccen munafukar ta taho wai za ta gaisheni ko kallon iskarta ma banyi ba na yi tahowa ta,shegiya sadakar yalla". tana ta sababinta bance mata ƙala ba mama ma bata komai ba sai kuwa kaka ta ce"hmm ai ke Khairat sallamammiyar uwa kika samu tunda duk abinda za'ayi miki sai dai ta yi shiru ta yi zugudum kamar buhun lalle".ta harai mama da sauri mama ta fita don zamanta awajen ba alkhairi zai janyo ba don haka ta fita don tsahon shekarun da ta yi da kaka tasan halinta tsaf. "Ke ba fa zaki zauna a wannan sallamamman sashen na ku ba,ɓangarena zaki koma don na ga aƙwai masu halin awakai a gidanku,don haka ki tashi yanzu yanzu ba sai anjima ba mu tafi don bazan lamunci halin masu laluben mata ƴan uwansu ba,kada Allah ya turo mala'ikunsa su rushe mana gidan duka tunda saɓon Allah ake a gidan". kallon kaka na yi rau rau da idanu na ce"a'ah ni dai kaka babu inda zanje wannan sashen na ki mutum yaje ki yi ta yimai masifa abu kaɗan ki zageni".galala Hajiya kaka ta yi tana kallon Khairat ta ce"eh lalla ai barewa ba tayi gudu ɗanta ya yi rarrafe ba eh halin Malik ki ka yi tsaf na taurin kai to wallahi ko zaki yi kashin jini yasin sai kin bini sallamammiya kawai".tana faɗar hakan ta fito. A farlo suka haɗu da Nadiya da iman suna kallo a tv da sauri kaka ta murza idanuwanta ta ce"yo ikon Allah khairatu zo ki ganemin waɗannan masu halin mutanen annabi luɗi sunyi rashe rashe suna kallo,ko uban waye ya basu damar zama suna kallo?su da sukayi wannan mummunan laifi". Da sauri su Nadiya suka kalli kaka sukayi wuƙi wuƙi da idanuwansu,don sun san kakarsu aƙwai tonon asiri suka haɗa baki wajen ce wa"hajiya kaka ina wuni".zaro idanu kaka ta yi sannan ta ce"oh ni ina ganin rashin hankali a gidannan ke Nadiya don ubanki sadakar yalla ce ta raɗamin wannan sunan Hajiya?ke kuma imani fulanin daji ce ta raɗamin ko kuwa?".da sauri suka haɗa idanu don mamakin zagin da kaka ta yi musu,ganin mamakin zagin da ta yi musu suke ta ce"to wannan kallon da kuke min munafukai nima ƙwaƙwuleni zakuyi?kamar yadda kuka yi wa ƴar uwarku khairat?to wallahi ahir ɗinku don ni na fi ƙarfin maitarku,kuma bari Malik ɗin ya dawo duk sai an kori masu aikin gidannan ku koma masu yi mana aiki,tunda rashin aikin yi ne yasa kuke saƙule ƴaƴan mutane". *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* *miss green ce* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* ----------------------- *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ------------------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ---------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. *Sirrinmu* mata mu kasance masu tsafta,ladabi,biyayya,haƙuri,juriya.domin shi namiji ba ta ƙarfi ake samunsa ta lallami da lumana.Allah yasa mu dace amin. ---------------------------------- 15⬜16 . . . .Ina ƙwance duk abin duniya ya isheni tun jiya Yaya Bilal ya i'so gidan amman tsoron fita na ke don bana son abinda zai janyo mana tashin hankali dashi don matuƙar yazo to fa tabbas sai an ɗebi ƴan kallo,shi yasa ma na rufawa kaina asiri na yi zamana a ɗakin,ina jin tafiyar mama ta taho na yi saurin lulluɓa da bargon don bana son ta aikeni gun kaka don yau ita ce da girki. "Khairat!Khairat!! Mama ta fara tashi na, na buɗe idanuwa na gaisheta sannan ta ce"kalli garin mana rana ta fito sosai amman kina cikin ɗaki kina bacci?yanxu Khairat kin lalace da bacci wallahi da tun kafin in tashi zaki shiga kitchen ki girkamin abinci?amman yanzu sai na tashi da kaina na yi sannan kuma ki ƙi tashi da wuri?ni dai gidan miji na ke jiye miki don wannan salon da ki ka ɗauka ba mai ɓullewa ba ne?yanzu ki tashi ki kaiwa kaka abinci don ya zama ready".tana faɗar hakan ta fita nasan halin mama ba ta san jira don haka na tashi da sauri na shiga ba yi na yi brush sannan na wanke fuskata,daman na yi sallah tun asuba gabana yana ta faɗuwa don bana son na haɗu da Yaya B,don nasan ko ban kulasa ba dole ne na yi laifi,don idan na gaishesa ma ba ya amsawa ko kallon inuwa ta bayayi,ni na rasa wannan wacce irin tsana ce haka?. ina fitowa farlon na iske Amira ƙanwar su iman tana homework,da murmushinta ta juyo ta ce"la Anty daman ke na ke jira ki tashi wallahi".murmushi na yi mata sannan na ce"to little sis me kuma ya faru?".shagwaɓe fuska ta yi sannan ta ce"assignment aka bani kuma wallahi na kasa yi guda 3,ne na yi ɗaya sauran ban iya ba,kuma na bawa su Anty iman sunce wai baza su iya ba aikin na da wahala"?. "To Meeraty bari dai yanzu in kaiwa Kaka abinci in dawo sai in yi miki kinji?"da to ta amsamin ni kuma na wuce don kai aiken kaka.inason Amira don kaf cikin ƴan uwanta ta fita zakka ita kaɗai ce take sona acikinsu sauran duk sunbi layin iyayensu mata. Tun daga ne sa na ke jiyo ƙamshin turarensa gabana yana ta faɗuwa na tsaya cak sai da na karanta addu'ar tsoron mutune sannan na yi hanyar. Ƙamewa na yi kawai ina kallonsa yadda ya haɗu cikin wata farar jallabiya farar fatarsa sai shining take kamar ta mata,sak balarabe haka ya fito,shima tun daga nesa ya hango ta yaga ta kafesa da idanuwa azuciyarsa ya ce kai wannan yarinyar kamar mayya take wallahi ƙwata ƙwata ba tada kamun kai irin na mata,shi fa arayuwara na fi son mace mai kamun kai,tun ba yau ba yasan Khairat na sonshi irin son nan na ƙarshe,shi kuma tun daga ranar yaji ya yi wani irin muguwar tsanarta wadda ko ganinta ya yi sai yaji gabansa yana faɗuwa ainun,ga ta wata mummuna da ita don kaf gidan kamar ita Aka ɗorawa muni. Har ya wuce ta kusa dani ban daina kallonsa ba,ya yi tsaki ya wuce shima sashen kaka ɗin ya shiga,cikin faɗuwar gaba nabi bayansa muka shiga atare. Kaka tana sharar ɗakinta ta ce"kai!"cikin tsawa duk sai da muka tsorata ta ce"duk ku tsaya anan shara na ke ko mijina yasan idan ina shara tsayawa ake har sai na gama don bana son ju shigarmin da datti". "to in koma kenan ko?"ya ce wa Hajiya kaka kawai sai na ji ta ce"kai soja ni na i'sa in ce ka koma?jiya ma fa haka ka aikomin da abin arziƙi lodi lodi,yauma ka ga kayan shayin da ka lodomin shi na haɗa da safen nan nasha abina,kafin a kawomin makararren abincin da aka saba kawomin".ta kalli abincin hannuna ta yi wani gyatsine. Shiga ɗakin ya yi ni kuma naja na tsaya har ta gama sharar ta sai kuwa ta ce"to dogariya ke ko kunya ma baki ji ba?ina ta aiki ko ki taya ni?kema kin fara ɗakko hali irin na su Nadiya ko?to kuwa wallahi wahala zakisha,agidan miji don ni har na fara tausayin jikokina da aka haɗasu dasu Nadiya don babu abinda suka iya sai rashin arziƙi". ni dai bance mata ƙala ba na wuce zuwa ɗakin cikin nutsuwa na ajje abincin sannan na gaisheta,na wuce ɗakinta don na tuno duk ranar asabar ni ke mata gyaran kayan cikun sif ɗinta. Ina jin kaka bayan tafiya ta ce"Allah sarki Abin cikin ƙwai yarinya kirki yanzu haka fa gyaran ɗakin za ta yimin abinda kaf jikokina basa yin hakan,Allah ya baki miji nagari yarinya ga haƙuri ga kunya".ta faɗi haka tana buɗe abincin dana kawo mata. Azuciyarsa ya ce lallai bakisan yarinya mai kunya ba abinda idan taga maza kamar za ta cinyeshi take,ita wannan maitar ta ta ma har tafi tasu Nadiya ma.yana cikin wannsn tunanin yaji kaka ta fashe da kuka ta ce"ikon Allah yau kuma abincin inyamurai akayi agidan,ka duba fa ka gani Bilal?wai ruwan shayine da wannan soyayyiyar ayabar,ayabar da tunda na ke ban taɓa cinta ba ko da na yi zaman cikin yare,shine ni za'a kawomin ni wallahi bazan ci ba".ta faɗi hakan tana ajje abincin a gefe. Rarrashin kaka ya dingayi har ta ɗan ɗauki plaintain ɗin ta fara yaga kamar kashi,abinda aka kawo mata cikin flask sai ga kaka ta kusa handumeta ta ce"ikon Allah ɗannan ashe dai daɗine da wannan abar?shiyasa ka takuramin naci gaskiya tana da daɗi,ita ba doya ba ita ba dankaki ba gata nan dai. Ana cikin haka na fito na ce"Kaka na gyara miki ɗakin ni zan tafi zanje islamiyya ne,ko aƙwai abinda ki ke so"?.murmushi ta yi sannan ta ce"wallahi ga ɗakin nan sai ƙamshi ya ke Allah dai ya yi albarka ya baki miji nagari abin son kowa".da Amin na amsa mata na ɗan daure na ce wa Yaya Bilal"sai anjima".ko kallona bai yi ba ya cigaba da danna wayarsa yana dariya,kaka ta kula da hakan sai dai bata yimai faɗa ina nan ba sai da na fita ta ce"haba Bilal wai me yasa ka kewa yarinyar nan haka ne?ina fa lura da kai ko gaishe ka ta yi baka amsawa me yasa haka ne?". Ɗago kansa ya yi sannan ya ce"kai kaka ni fa idan damuna zaki yo sai in fita?kawai daga shigowarta sai ta haɗamu".?ganin irin mirmisisin da ya yi da idanuwa bata ƙara ce masa komai ba suka cigaba da hirarsu kaka na ɗarsa wani abu azuciyarta. Ina fitowa na samu wani ɗan lungu na fashe da kuka mai ƙarfin gaske,na yi mai i'sa ta sannan na juya xan tafi sai muka ci karo da yaya Aliyu da Yaya Mukhtar.da mamaki suke kallona sannan suka haɗa bakinsu wajen ce wa"a'ah little sis me kuma ya sameki haka?me ya faru agidan?".saurin goge fuska ta na yi to me zance musu?ce musu zanyi inason yaya Bilal shi kuma yana wulaƙanta ni ko me?no ai abin da kunya. Ganin bance komai ba suka sakani agaba wai sai na gaya musu abinda ya faru?bakina yana rawa na ce"kukan rabuwa ta na ke yi da Rashida".na faɗi hakan cikin shagwaɓa.dariya sukayi dukansu musamman yaya Aliyu ya ce"to ikon Allah kukan kuma tun yanzu?ai haƙuri zakuyo dukanku don ku daman rayuwar mace ƙanƙanuwa ce daga gidan iyayenta sai gidan miji,don haka ki share hawayenki kinji?"da to na bisu sannan na wuce. Yaya Mukhtar ya ce"bro ni fa na samu mata agidannan Tun khairat bata kai haka ba na ke matuƙar sonta har yanzu,amman na rasa ta inda zan faɗa mata".?dariya yaya Aliyu ya yi sannan ya ce"bro me gaskiya kada ka yi sakaci kamar yadda na yi akan Rashida ka gabatar mata da kanka ka ga kawai sai a haɗa bikinmu asha biki".ya faɗi hakan yana kallon mukhtar wanda shima shi ya ke kalla. *** Har na isa sashenmu jikina duk a sanyaye ya ke,ban kula da mutanen da ke farlon ba na yi wuce wa ta sai kuwa naji anty Hamdala ƴar Mama wato uwargidan su maman mu wacce take aure a Abuja ta ce"ikon Allah ita kuma wannan ƴat baƙar yaushe ta fara raina mutane har haka?".mata ce"hmm Hamdala ta gaisheki tana ganin kakarta da uwarta sun ɗaure mata gaba agidannan sai wanda taso ta gani da mutunci a gidannan sannan take gani da gashi,ai kinga gwara mutum ya kama kansa kafin kuma a koma dukanka".cikin jin kunyar maman nawwara wato antyna Hamdala na ce"mmn nawwara ina yini?wallahi ban kula da zuwan ki bane amman don Allah ki yi haƙuri".na kama kunnuwa na alamar ban haƙuri,sai kuwa ta ce"ai ke dai kam Khairat kin shiga ukunki da iya haɗa munafunci yanzu da ki ka saka za'ayi wa su Nadiya auren dole me ye ribarki?baki da wata riba sai ta munafunci da iya haɗi,to wallahi ni dai kada ki yadda gulmarki tazo kaina don ba Hajiya kaka ba ko Hajiya wacece agabanta zanyi maganinki ehe don ni ba kunyar wata tsohuwa na ke ji ba,idan su Baba ita ta haifesu to mu ba'ita ce ta haifemu ba". Sosai na yi mamakin abinda Anty Hamdala ta faɗa na rasa me yasa iyayensu suka koya musu rashin sanin darajar mutane,Daman Hajiya kaka sun saba yi mata rashin kunyarsu da fitsararsu abin yana yimin ciwo don duk zagin da Hajiya kaka ke yi wa mahaifiyata bai saka ko kaɗan na raina ta ba,shiyasa sam bata bari a cuce ni ko kaɗan sai dai idan bata wajen don takan faɗa ce wa wai ni banyo mai sunan na ta ba,don ni ba mutum ce mai faɗa ba,sai ka yi min abu ban taɓa nuna maka ka yi min ba sai dai inyi kuka in share hawayena ko mama ba ta sanin komai idan ba ni ce na gaya mata ba. Ban sake ce wa komai ba na wuce ɗaki raina babu daɗi,a rasa me yasa ƴan uwana suka tsaneni haka?ko don suna ganin son da Baba ke nuna min ne oho?ko kuma fifita ni ɗin da kaka ke yi ne?don ita Hajiya kaka babu ruwanta ko agaban waye sai ta nuna min ƙaunar nan daga Allah take. Mama ta sameni aɗakina lokacin na fito wanka na gaisheta ta ce"yauwa Khairat ɗazu yayanki Aliyu yazo ya ce gobe zakije gidansa Khadija babu lafiya ga shi kuma zaiyi tafiya kinga sai ku zauna a atare".?to na ce mata amman ba don raina yazo ba don sam bana son zuwa gidan babban yayan nawa wanda shine babba awajen mama shine ɗan farin ta,abinda yasa bana son zuwa saboda Khadija aƙwaita da shegen son jiki sannan ba tada jan dangin mijinta ajiki,duk da itama ƴar uwarmu ce don auren dangi a ka yi musu Babanta baba faruku Ƙanine awajen babanmu kuma uwa ɗaya uba ɗaya suke. Babu yadda na iya washe gari da wuri na haɗa kayana bayan na gama gyara ɗakina harda babban farlonmu duk sai da na gyara sannan na nufi kitchen inda mama take aiki,na samu Nadiya tana cin ayaba sai zubar da ɓawon take,mama kuwa ko kallon ɓangaren Nadiyan bata yi ba,tana ta aikinta na rasa mama wata iriyar macece sam babu ruwanta da wani faɗace faɗa ce rayuwarta so simple ce,babu yadda za ayi inyi wa mahaifiyarsu Nadiya haka don mama bata taɓa bani ƙofar raina wani cikinsu ba,nima ko kallon Nadiyan banyi ba don nasan neman jaraba take na wuce wajen mama,da fara'a na ce"mama aƙwai abinda za'a ƙarasa miki ne?"ɗan murmushi ta yi sannan ta ce"a'ah na gama komai ɗauki abincin Kaka ki kai mata anjima kuma Boy zai zo ya ɗaukeki"?in dai kaji mama ta ce boy to yaya Aliyu take nufi ɗan farin mama don tana matuƙar ji masa kunya don ko hira sosai basu cika yi ba. Tsaki naji Nadiya ta yi sannan ta fita,nasan sarai dani da mahaifiyata take amman bance komai ba na girgiza kaina na wuce. Ina zuwa sashen Hajiya kaka na same ta tana kallon labaran safe a tv ɗinta,da fara'a ta amshi basket ɗin kayan karya kumallon na ta sannan ta ce"ABIN CIKIN ƘWAI Lafiya naga kin rame haka ko wanine ya taƁaki yanzu in saƁa masa". Girgiza mata kaina na yi kafin in bata amsa naji sallamar Yaya Bilal,a take naji gabana ya yi wani mugun faƊuwa don tsabar tsoronshi da na ke ji,hajiya kaka ta kalleni ta daka min harara don tasan abinda na ke wa tsoron. hajiya kaka ta ce"ke kuma me ye kika wani firgita kamar kinga wani namijin zaki"?.ɗan dai dai ta nutsuwa ta na yi sannan na ce"babu komai kaka bari inje mama za ta aike ni ne". Hajiya kaka ta ce"hmm kyaji dashi dai da kin gansa sai ki kama wani rarraba idanuwa kamar mujiya yo sojan har wani abu ne da zaki dinga tsoronsa haka?Ni fa kakanku nasha yi masa kuka akan ya kaini barrek Ɗinsu don a tafi filin daga dani saboda rashin tsorona,yo me aka yi aka yi wani soja". baiyi niyyar dariya ba amman sao da ya yi ya ce"to ke hajiya idan akaje naushi Ɗaya za'ayi miku ki baje awajen". ni dai raƁewa na yi a gefe kamar wata munafuka ya buga min wani banzan kallo sannan ya ce"ke tashi ki fita ni sa'anki ne da zaki zauna kina kallon bakina ina magana,comon dalla tashi ki fita Ƙazama kawai me shegen kallo kamar mayya". *Miss green ce* *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_ 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* *GAWURTATTU 5* ----------------------- *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ------------------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ---------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. *Sirrinmu* Manzon Allah(S.A.W)ya hanemu da cin naman mutane,ma'ana gulma ka yi gulmar mutamin da baya wajen Allah ya tsaremu amin. ----------------------- 13🟦14 ........sosai sukayi mamakin kalamin kakar ta su,wai su za'a mayar ƴan aiki ko kuwa?bata ƙara kallonsu ba ta yi wucewarta,don ta yi alƙawarin sai ta koya musu hankali har kuka sai da ta yi don jin abinda jikokinta suke ai'katawa. Washe gari a babban farlon gidan aka haɗu na cin abinci ƙaton teburine wanda ake haɗuwa duka family aci abinci don ƙara zumunci,kowa ya yi tsit baka jin ƙarar komai sai ƙarar cokali,wasu suna ci amman kamar suna cin kashi don hankalinsu a tashe ya ke da wannan haɗuwar wasun kuwa ba wasu bane illa su Nadiya,iman,samira,unaisa,khalisat,intisar,raudar,amina. Duk hankulansu a matuƙar tashe ya ke don sun san har wanda bai san abinda sukayi ba to yau sai ya sani don wannan kakar tasu sai ta faɗa. "To kunyi zungui zungui kuna kallona kamar baku sanni ba?to daman mun haɗune anan don wani gangarumin taro,don haka kowa ya buɗe kunnuwansa yaji." Kowa kallon kaka ya ke saboda sun san aƙwai wata a ƙasa aƙwai wanda ya ke da rabon shan wulaƙanci shiyasa kowa ya kama bakinsa daga su har iyayensu,itama kakar kallonsu take azuciyarta ta ce yau kowa sai ya gane kurensa don wallahi baza'a janyo musu ɓarna har acikin gidansu ba. Su kuwa ƴaƴanta babu wanda baisan abinda kaka za ta faɗa ba,don jiya da daddare sunyi meeting akan hakan,Hajiya kaka ta kalli Baba Abdullahi ba tare da ta ce komai ba,sanin abinda take nufi ne ya yi gyaran murya ya fara jawabi kamar haka. "Abisa yarjejeniyar da muka yanke tsakaninmu da mahaifiyarmu mun ɗaukar mata alƙawari kuma ayau zamu cika mata shi,ba neman shawarar kowa muke acikinku ba a'ah saboda haƙƙin kune a faɗa muku,mun yanke shawarar haɗa aure ga ƴaƴanmu don ƙara ƙulla zumunci." gaban jikokin na su ne ya yanke ya faɗi karma ace maka su Nadiya sukayi tsiru suna kallon iyayen na su don jin waɗanda aka haɗa auren,ko har dasu oho?kai har dasu ɗinma tunda dai sune ƴan matan gidan,tuni cikinsu ya bada sauti ƙuuu alamun gudawa. Baba Abdullahi ya cigaba da ce wa"to mun yanke shawarar gaɗa,Aliyu aure da Nadiya".zaro idanuwansu sukayi waje daga Aliyun har Nadiyar. "Salimat kuma da Abbas,Amina da munir,khalisat da Sadiƙ,intisar da Hafiz,iman da Irfan,unaisa da maher,samira kuma da Arman." dukkansu tashi sukayi tsaye suna kallon ikon Allah don basu taɓa tunanin wannan abin ba unexpected.babu wanda ya basu damar ce wa komai Baba malik mahaifinsu Khairat ya ce"mun saka ranar aure nan da wata biyu masu zuwa,dukkanku bama neman wani abu daga hannayenku duk abinda ya kama zamuyi sauran abubuwa ku tuntuɓi iyayenku".yana faɗar hakan ya tashi ya ce"to ni zan tafi wajen aiki ina da meeting sai anjima ".ya yiwa ƴan uwansa sallama da mahaifiyarsa sannan ya tafi. Kallon juna aka shiga yi a babban farlon musamman waɗanda aka haɗa auren,gabansu sai faɗuwa ya ke acikinsu aƙwai waɗanda basu damu ba da haɗin da akayi musu amman fa Nadiya tafi shiga cikin tashin hankali don ita gani take ma kamar baza ta iya zaman auren ba. Bayan taro ya tashi ko wa da abinda ya ke saƙawa acikin zuciyarsa,Rashid ta kalli Khairat cikin tsokana ta ce"to ikon Allah yanzu fa agidannan mune muka zana gwauraye don kowa da mijinsa".nima ƴar dariyar na yi sannan na ce"gaskiya wannan haɗin ya yi min sosai wallahi kinga ni daman su Nadiya na ke tunanin amman kinga yanzu rayuwarsu za ta inganta kuma yaya Aliyu mutunne mai mutunci da karramawa."Rashida ta yi min sannan ta ce"wai kina nufin daman Nadiya da Aliyu aka haɗa?".saurin ɗaga mata kai na yi alamar eh.hawaye naga yana fitowa a idanuwan Rashida na ce"a'ah me ya faru kuma"?. ruƙo hannuwa na ta yi duka biyu muka shiga ɗan lungu da ke manne dana kaka,a hankali cikin siririyar murya ta ce"Khairat muna soyayya da yaya Aliyu fa?".da sauri naja ɗan baya na zaro idanuwa na waje alamar tsoro. tausayi ta bani sosai a zuciyata kuma ina tuna girman zurfin cikin ita Rashidan da ko ni ban taɓa sani ba,a hankali na ce"haba Rashida gaskiya kinyi kuskure ba kaɗan ba wallahi,ko ni baki taɓa gayawa ba?ballan tana ma in taimaka miki ta wani ɓangaren,kin san yanzu kan iyayenmu a haɗe ya ke kada azo ayi abinda kansu zai rabe,kin san kawu Auwalu matarsa ta fi ƙarfinsa sai yadda ta yi dashi gashi kuma basa shiri da Mamanku kinga hakan kamar zai janyo wata matsala fa"?. "Na sani Khairat amman wallahi mundaɗe muna soyayyarmu daman munƙi bayyanawa ne sai har mun gama makaranta. Kasa ce wa komai na yi cen dai na ruƙo hannuwanta duka biyu na ce"Rashida aduk halin da zaki shiga bazan taɓa gudunki ba ina nan tare da ke,tun daga kan wasan ƙasa har zuwa yanzu munanan tare babu wani mahaluƙin da ya taɓa shiga tsakaninmu don haka kinga yanzuma dole in tsaya kaida ƙafa inga wannan al'amarin ya dai daita". Kamar daga sama mukaji ana ce wa"ya dai dai ta ma ai".muryar kaka mukaji ta nufo inda muke ta ce"munafukar yarinya au ke yanzu daman kina son gadanga ƙusar yaƙi kika ƙi magana sai yanzu".?ƙada da kai Rashida ta yi tana zubarda hawaye tausayinta ya ɗarsu a zuciyar Hajiya kaka ta ruƙo hannun Rashida suka nufo ɗakin kaka Yaya Aliyu yana zaune akan kujerar kaka wadda aka zuba mata ƙwanannan kansa a ƙasa idanuwansa sunyi jawur kamar harda kayan aikinsa ma ajikinsa ba tare daya ciresu ba,kayan aikin likita yaya Aliyu likita ne na ganycology ma'ana likitan mata. Yana ganin Rashida ta shigo ya tashi da sauri yana kallonta jikinsa duj babu ƙwari ya zauna yana ce wa"Rashida kinga yanzu abinda shirin mu ya ja mana,kin fiya zurfin ciki Rashida kin hanani gayawa kowa saboda sai kin gama makaranta za'a sani how comes hakan ya faru."ya faɗi hakan yana kallon Rashida.mu dai duk muna tsaye mun kasa zama sai da kaka ta ce"to aadarawan sarki ku zauna kun wani tsayamin akai".zama mukayi a kan capet ɗin ɗakinta ba ta ce komai ba ta janyo wayarta ta ce"ke Abin cikin ƙwai kirawo min abdullahi dai malik dai auwalu duk ki kirawomin su alokaci ɗaya." Gabana yana faɗuwa na fara kiran Babana faɗa masa,sannan na kirawo su suma duk akayi sa'a suna cikin gidan dawowarsu kenan,su dukansu ta tarasu sannan ta ce"kun gane min waɗan cen ja'iran yaran".ta nuna su Rashida da Aliyu dukansu sunkuyar da kansu sukayi don kunya sannan kaka ta ɗora da cewa to kada ku ɗoramin laifi don nima ban sani ba?sai yanzu".duk iyayen nasu su suke kallo sun kasa gane inda maganar mahaifiyartasu ya dosa.Baba Auwalu ya ce"to umma me kuma ya ƙara faruwa kin sakamu acikin duhu?". "Duk yanzu zaku fito daga cikin baƙin gawayi ma ku ƙara tsundumawa cikin baƙin gawayin tsabar na sakaku acikin duhun?to waɗannan yara Rashidatu da Aliyu ashe soyayya suke basu taɓa barin wani ya sani ba sai yanzu ne fa ni na kama su". ni da bama dani ake ba kunya kamar ta kasheni dukanmu mu ukun muka sunkuyar da kai,ana cikin hakan Baba ya ce"shin da gaske kuna soyayya?".da sauri kaka ta ce"ikon Allah ka jini da malik au tambayarsu ma ka ke da gaske ne ko?na sambaɗa ƙaryar dana saba muku ko?to ko ubanku kafin ya mutu bai taɓa ce min na yi masa ƙarya ba sai kai soja marnari daga ne sa".ganin mahaifiyar ta su za ta sauka daga bigeren da suke ciki ya ce"ki yi haƙuri umma ba fa nufina kenan ba kin san yaran yanxu suna iya canja ra'ayi a ko da yaushe".ya faɗi hakan yana kallon mahaifiyar ta su. "Au to na ɗauka ƙaryata ni xaka yi ai ga Abin cikin ƙwai nan tasan komai sai ta faɗa maka,shegiya baƙar banza ai duk tare da ita aka ɓoye komai tunda sun iya munafunci".da sauri na ɗago kaina ina kallon kaka ta ce"daina kallona da idanuwanki gwala-gwala irin ns baba tunde inyamurin kakanki".da sauri na ɗauke idona don nasan kaka tana cikin fushine,arayuwarta ta tsani abinda zai taɓa mata jikoki sai kaga duk hankalinta ya tashi. "na ce daku na ke magana".cikin tsawa Babana ya yi maganar don shi aƙwaishi da zuciya Aliyu ne ya buɗe baki da ƙer ya cire farin glass ɗinsa irin na likitoci ya ajjesa acikin ma'ajiyarsa sannan ya ce"ƙwai Baba da gaske ne muna soyayya tun 2 years da ta wuce". "amman Aliyu anyi lusari wallahi yanzu kana son yarinya amman shine ka yi shiru har sai da aka fitar maka da mata?to yanzu yaya ka ke so muyi?so ka ke ka raba mana zumunci ko?to wallahi baka isa ba".inji Baba Auwalu wanda ya harzuƙa sosai don shi arayuwarsa baya son raini ko kaɗan. "To ni fa bawai na tara kune anan kuyi min wani ƴan faɗa ce faɗa ce ba,Aliyu dai ya tabbata mata 2 zai aura shikkenan sai ku tashi acigaba da shirye shirye,kuma duk shegiyar matarda ta canza muku karatun dana yi to wallahi sai ta fece garinsu".tana faɗar hakan ta tashi ta shige uwar ɗakinta. Sim sim ni da Rashida muka bita kawunanmu a ƙasa,shima Aliyun zai tashi suka zaunar dashi sukayi masa nasiha sosai sannan suka cigaba da hirar yadda abubuwan zasu tafi na biki.to Aliyu babu laifi yana da kuɗinsa doj yana samun kuɗi na albashinsa sa sannan yana sana'ar siyarda motoci daga cotonou zuwa nigeria wannan kuma shi da yaya Bilal suke don daman a manyan gidan daga Yaya Mohd sai Yaya Bilal sai Yaya Aliyu,su biyun duk rana ɗaya aka haifesu don haka tare suka taso babu abinda suke banbantawa,ko shawara ce sai Aliyu ya tambayi Bilal sannan ya ke jin daɗi,ammanfa akan zancen son ƙanwarsa ya kasa gaya masa don kunyarsa ma yanxu ya keji don ya zama suruki. Jin wannan maganar ba ƙaramin hargitsi ya haɗa ba,don mama mairo mahaifiyar yaya Aliyu tuburewa ta yi ita fa ɗanta bazai auri ƴar maƙiyiyarta ba,da ya ke macece tsayayyiya sai gashi tana neman canzawa Baba Aliyu tunani,ai kuwa kaka ta kirasu ta sillesu tsaf ta kuma ce"ke Mero sanda za'a aureki ba tuwo tuwo ki ke a bakin titi ba?".sai kuwa mero ta bazo idanuwa waje kunya duk ta isheta,ta sunkuyar da kai tana jerowa tsohuwar Allah ya i'sa. "Oho ke ban hana a aureki ba sai ni zaki hana a auri jikata ko?ta haɗiyi zuciya ta mutu ko?to wallahi baki isa ba aure kamar an ɗaurashi ne,don haka ki fita daga idanuwa na in rufe duk abubuwan da ki ke bana son yin magana ne don kada in zama uwar banza don haka kada ki yadda ki shigo gona ta don haka ki ki yaye duk sanda kika cikani sai na faɗawa kowa sirrinki". da sauri mama mero ta ƙwalalo idanuwanta don tasan kaka za ta iya faɗa to tabbas ta tarwatsa mata rayuwarta shikkenan ƙarshenta yazo,da sauri ta ce"Allah yaja daran Hajiya kaka insha Allah haksn bazai ƙara faruwa ba."harararta kaka ta yi sannan ta ce to ass- ass na sallami mutum ya tashi ya bani waje don nan ba filin tuƙa tuwo ba ne ehe". da sauri ta yi fit ta fita don ba ta son ƙara jin maganar da kaka za ta faɗa don yanzun ma ta gama faɗin abubuwa marasa ƙyau akanta. Tana tashi kaka ta kalli Baba Auwalu ta ce"to sallamamme ni kam yanzu na sallamawa mero kai dai ka tashi ka bita don na ga jikinka har rawa ya ke ka bita". Sunkuyar da kansa ya yi sannan ya ce"umma ki yi haƙuri daman wai ina tausayawa masa ne riƙe mata biyu a ƙananun shekarunsa".ya faɗi hakan kansa aƙasa. "Oh ni Ramatu idan baka mutu ba zaka yi kallo wai ni Auwalu ji ka ke na manta ne yanzu fa matanka biyu kuma kana son ƙaro ta uku ita mero kana aurenta ko shekara bata yi ba ka yi mata kishiya ba?babu yadda banyi ba akan kada ka ƙara amman ka ƙara saboda ka gano shuwa duk ka gigice to ka fita idanuwa na wallahi,daman kai Auwalu duk ƴaƴana kai ne sallamamme akan mata Kamar wani zakara,to dai Allah ya tsari Aliyu da haka". Sunkuyar da kai ya yi sannan ya ce"to umma na tuba ki yafe min insha Allah hakan ba za ta ƙara faruwa ba".da hannu ta nuna masa ƙofa ya fita a hanyar fitowarsa ne yaci karo da hajiya Inna aminiyar Hajiya kaka gaisheta ya yi cikin mutunci sannan ya tafi. Bayan sun gaisa ne Hajiya Inna ta ce"Ramatu wai me je faruwa ne acikin gidannan na ga duk yaran suna wani ɗa-ri-ɗa-ri da mutum suna wani sunkuyar da kai." "ah to ai dole ki gansu a haka tunda gidan mutuwa kika zo?wai fa akan wannan haɗa wannan alkhairin da ki ka bani shawara ne to shine fa suke ta fushi dani,yanzu haka duk basa zuwa ɓangare na Abin cikin ƙwai ce kawai take zuwa sai Bilal daman kaf jikokina yasin ba fi sonsu don basa guduna akowani hali". "to Ramatu ai dole daman ki gansu a haka amman daga baya komai zai gyaru insha Allah suna yin auren idan suka ɗan ɗana zumar aure to fa zaki bani labarin irin yadda zasu kasance".nan dai suka cigaba da hirarsu gwani sha'awa. *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* *Miss green ce* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!🥚* 📃Littafi na 1 By🪶 *Ummu maher(Miss green)🍏* _*TEAM GAWURTATTU BIYAR 5🔥*_ *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ------------------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ---------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. 17🟩18 ...ina fita kaka ta kalli yaya Bilal ta ce"haba soja na me yasa ka ke damun yarinyar nan ne?ƴar uwarka ce fa?ni dai babu ruwana wallahi kada wataran kazo ka ce kana sonta Allah ko zaka mutu bazan baka ita ba. . ."da sauri ya ce"Allah ya tsare ni,ni kuwa duk matan garin nan sai ij rasa ƴar da na ke so sai wannan mai mugun halin,baƙa ƙirin kamar zunubi,ni dai kada ki ɓata min sauran nisha ɗina ni na yi nan".yana faɗar hakan ya tashi ya fita zuciyarsa fal haushin Khairat,shi fa yau ba zai iya cewa ya taɓa jin yana son wata mace ba ballan tana ma kuma Khairat da ya yi wa muguwar tsana. "Haba Khairat me yasa kullum na ke gaya miki magana amman kamar a banza ne?shi fa namiji da ki ke ganinsa muddin ki ka cika nuna masa so to tabbas za'a samu matsala don ƙarshe ma sai ya ce ke ce ki ke sonsa,gwara ma ki yi saffa2 don Allah Khairat ki nutsu kisan inda ya ke miki ciwo don gaskiya idan ba haka ba za ki yi nadamar wannan mugun son da ki ke masa,ni dai kinji na gaya miki." muna cikin wannan hirar ne Arman ya dawo daga makaranta,ya taho da gudu yana dariya ya ce"Sannu da gida Anty ABIN CIKIN ƘWAI".ɗan dukan wasa na kai mishi sannan na ce"wato ka ji hajiya kaka na faƊa min shine kai ma ka koya ko?"ƴar dariya ya yi sannan ya ce"anty yanzu ma Auncle bilal ya bani chocolate kin ganta ma".sai ya fara cirota a basket Ɗinsa na skull.ganin duk mode Ɗina ya canja Maman arman ta ce"kai zo ka wuce uban surutu kaje kaci abinci ka ce mero ta shiryaka zuwa islamiyya".da saurinya ce"umma su Aslamiyya baza su dawo ba auncle dee ya ce idan suka dawo sai ya zane su". "Idan sun dawo ya kashe su ba sai ya gansu ba ma Aslamiyya ta koma kaduna da zama".da sauri na ce"maman arman daman baza ta dawo ba,amman na yi missing baby soba fa".ƴae dariya ta yi sannan ta ce"ai dole ayi missing Ɗin shegen surutunta da wasa na ke miki jiya abbansu ya ce shi fa bai yadda ta koma cen da zama ba,ƳaƳan na sa guda biyu".dariya na yi sannan muka cigaba da hirarmu tana Ƙara bani shawara akan yadda zan rage son yaya Bilal.abinda bata sani ba shine son yaya Bilal nisa sosai acikin raina son da na tun ina Ƙarama na ke masa sai yanzu rana Ɗaya ace in rabu dashi ko in rage sonsa ai binda ba zai taƁa yiyuwa bane. ina shiga sashenmu na tarar mama har ta haƊa min kaya na ta ce"haba khairat daga zuwa kuma sai ki zauna"?.ki wuce ki yi wanka ga kayanki nan amman ki tsaya ki yi breakfast yanzu mukhtar ya shigo ya ce zai kaiki gidan".to na ce sannan na tuƁe kayana na faƊa ban Ɗaki na yi wanka na fito banyi wata kwalliya ba don ni ba amabociyar Ƙwalliya ba ce,idan na yi Ƙwalliyar ma bata wuce lipstic da hoda sai Ƙwalli,ruwan liptop nasha babu madara ya buƊa min cikina sannan na je wajen mama mukayi sallama sai ga yaya mukhtar ya shigo yasha shaddarsa mai Ƙyau ya yi Ƙyau sosai.Da kansa ya Ɗaukarmin kayan muka mama tana hanasa amman sai da ya Ɗauka muka fito su iman suna farlo har dasu salimat,kuma daman tunda batun aurensu ya matso naga sun wani jone,daman basu sakani cikin sha'aninsu nima ban shiga,ina ji salimat na ce wa"oh nadiya kuna ganin abinda na ke gani kuwa a cikin gidan nan?Wai yaya mk da girmansa amman ya Ɗakkowa wannan kucakar troley Ɗinta?".taƁe baki nadiya ta yi sannan ta ce"hmm mu fa ana ganinmu Ƴan iska ne amman aƘwai Ƴan bariki ƘwanƘwararru agidan nan don haka ba fa abin mamaki bane don kinga haka don su inyamurai daman haka suke kuma su koyawa ƳaƳan wasu ma". rintse idanuwa na na yi ina juyosu suka cigaba da shewarsu suna Ƴan gulmarmakinsu na yi wuce wata. *** tun a mota yaya mk ya cikani da surutu,a zuciyata na ce ah dole ne ka yi surutu tunda kai lawyer ne,ya kalleni sosai sannan ya ce"khairat kin tsayar da wanda ki ke so ne?".with full confidence ya faƊi hakan,wata muguwar kunyarsa naji na sunkuyar da kaina ina wasa da zara zaran yatsuna na,A hankali na ce"a'ah". Gabana yana ta faɗuwa ina jin kunyar ince masa ai yaya Bilal na ke soin gaya masa ko kuwa in yi shiru?.kafin in ƙara magana ya ce"good girl ki ce ko yanzu ia free ki ke?ah to masha Allah ya faɗi hakan yana yimin wani irin kallo mai cike da abubuwa acikinsa,Allah2 na dinga yi in sauka don maganganunsa ƙara tuno min da yaya Bilal suke sunkuyar da kaina kawai na yi har muka zo gidan ban ƙara ce wa komai ba,muna zuwa na fara yunƙurin fita cikin zaƙuwa na ke murɗa murfin amman ya ƙi buɗewa sai kuwa na juyo na kallesa naga yana yimin murmushi na tsura masa idanuwa sosai na mamakin rufe motar,sai yau na kalli yaya mk sosai fari ne ƙal kamar zaka taɓa shi jini ya fito kuma daman kaf ƴan gidanmu haka suke ni ce dai baƙa kuma nima bawai baƙar ce cen ba a'ah da ɗan haske na. "Khairaty kenan kina tunanin zan barki ki fita ba tare dana gaya miki abinda ya ke damun zuciyata ba?abinda ya daɗe yana damuna kusan shekaru 7 tun kina ƴar ƙaramarki?to yau zan gaya miki in huta da wannan dakon soyayyar dana daɗe ina walagigi dashi". sai ya ɗan ruƙo hannuna ya damƙe sosai cikin nasa ya kalli ƙwayar idanuwa na ya ce"khairat zuciyata ta kasance tana tare da ke ko da ke ɗin ba kya wajen?zuciyata tana mararin son ganinki ako da yaushe,zuciyata tana ƙaunarki da sonki,ki taimakamin ki yadda mu ƙulla soyayya mai ƙyau da kuma tsafta har ta kaimu ga aure."ya faɗi hakan yana kallona da idanuwansa da sukayi jawur yanzu yanzu". kasa ce wa komai na yi don maganarsa ta girmi ƙwaƙwalwata ya ce"kinyi shiru khairat yin shirunki dai dai ya ke da rashin amincewarki,wallahi indai baki sona kada ki ƙwari kanki ki faɗa min don arayuwata ina son wadda take sona don mu rayu cikin so da kuma amince wa." "Yaya Mk ka taɓa ganin wanda ya ke ƙin ɗan uwansa na jini?to bazan taɓa ƙinka ba nima ina sonka kamar yadda ka ke sona. . ."tun kafin in ƙarasa ya kama hannuna ya yi min kiss sannan ya ce"tnx so much khairaty ina ƙaunarki da yawa".idanuwa na ne suka firfito sosai tashin hankali ƙarara akan fuskata ban sake ce wa komai ba har ya buɗemin motar na fito. A tare muka shiga cikin gidan dashi mai aikinta tana farlo tana goge tile muka shiga,ta gaishemu muka zauna nan ɗinma hirar soyayya ya cigaba da yimin,ni kuwa mamakinsa kawaai na ke daman haka ya ke?don a gida ba zaka taɓa tunanin haka ya ke ba don ko dariya bai cika yi ba,don ko da su Amina ƙannensa bai fiya wani hira ba.azuciyata na ce namiji kenan a harkar soyayya babu babba babu yaro kowa yi ya ke. Ganin zaman na mu ya yi yawa ga shi har na gaji da hirar yaya mk na ce masa"bari inje ɗakinta ina tunanin bacci take".ya bini da kallo har na shiga ai kuwa baccin take ta ƙudunduna da bargo sai bacci take,ɗakinta duk kaya ko ina ga kayan yaya Aliyu nan daya cire haryanzu suna wajen mamaki sosai abin ya bani daman haka Anty Khadija take da ƙazanta ko kuwa ba abin mamaki bane don mahaifiyarta ma haka take,a hankali na fita daga ɗakin na samesa a farlo na faɗa masa bacci take ya ce"oky babu komai ni zan tafi don office na nan yana jirana".main compound na rakosa sannan na koma. har na juya sai ya ce"khairat!".cikin wani irin salo kamar shi kaɗai ne ya taɓa kiran sunan na wa da haka a hankali na ƙaraso kusa dashi na ce"ga ni yaya"?.murmushi yayi sannan ya ce"daga yau adaina ce min yaya na fi son azaɓomin suna mai natuƙar daɗi".ɗan murnushi na yi kawai na yi wanda bai kai zuciya ta ba,na sunkuyar da kaina ban ƙara ko da ɗago kaina na kallesa ba don idan na kallesa sai inji kamar Yaya B,na ke ganin a gabana ba wai don kama ba a'ah tsabar son da na ke masa ne sai na ke ganin kamar duk wani namiji tamkar shine. Ganin bazan ce komai ba sai ya ce"look! khairat ni fa wannan kunyar ta ki cutata kawai take wallahi,ni gaskiya mutum ne mara kunya gaskiya,kinga kuwa dole ne kema ki zama mara kunya don ina son a dinga bani kulawa yadda ya kamata".ɗan murmushi na yi don abin nasa dariya ya fara bani.daga nan mukayi sallama na miƙe na shige gidan har na shiga yana kallona yana bakin motarsa ya shafa sajensa wanda ya ƙwanta luf,wannan kuma gadone na ƴan gidanmu duk wani ɗan gidanmu zaka samesa da saje matuƙar kuwa ya fara girma to har da gemu. Ina shiga na kalli mai aikinta na ce"bata ce ki ɗora mata komai ba"?.ta ce"eh gaskiya bata ce ba don idan tana bacci har sai ta tashi sannan a ke yi".ɗan taɓe baki a yi sannan na tashi na shiga ɗakin da ke kusa da na ta.wa'iya zubillah ɗakin duk ƙura haka na ajje kayana a waje na cire wanda nazo dasu na yi ɗaurin ƙirji na hau aiki tas-tas na gyara ɗakin sannan na kunna burner ta ƙamshi na shiga bayin ma na wanke shi tsaf na kunna na'urar busar da banɗaki wacce ke cire duk wani bacteria idan da aƙwai. Ina fitowa na ce"mama iya farlo kawai ta ce ki dinga gyarawa ne"?ta ce"eh wallahi bata bani umarnin gyara ɗakinta ba kawai iya farlo ne,shima ada sai bayan ƙwana biyu sannan na ke sharewa wai bata don ƙura".mamaki sosai abin ya bani na wuce kawai ɗaki na faɗa wanka ina tunanin halin da yaya Aliyu ya ke,sam bai son ƙazanta don bai taso ya samu mamanmu na yi ba,tsaf za ta gyara ko ina har ɗakin Babanmu in dai ranar ƙwananta ne zakaji ko ina ƙamshi kuma ko ina tsaf,ga ladabo da biyayya ga haƙuri,shiyasa baka taɓa jin kansu matuƙar har idan ba Hajiya kaka ba ce ta haɗosu,mahaifinmu da kanshi ya ce yafi jin daɗin zama da mahaifiyarmu saboda babu ruwanta ita haka rayuwarta take,kuma duk ita mukayo da rashin son magana Salim ne kawai shegiyar zuciya kamar ta kuturu wannan kuma zuciyar babanmu yayo. ina gama wankan na fito na shafa maina me shegen ƙamshi da kama jiki sannan na wuce zuwa kitchen shima dai ƙazantar ce fal acikinsa ga abinci nan wanda ba a cinye jiya ba duk kyankyasa sun hau kai,kamar zanyi amai a haka na toshe bakina na gyarasa tsaf na saka air freshner ya hau ƙamshi sannan na shiga tsore na ɗebo dankalin turawa da kayan miya nazo na gyara na yi blnending ɗin kayan miyan sannan na ɗakko nama a fridge na wanke shi tsaf na tafasa shi sannan na ɗakko wata tukunyar daban na zuba mai na soya naman da kayanmiyan sannan na ɗan tsar da ruwa kaɗan na zuba curry da mai ɗanɗano yana tafasa na zuba dankaline wanda na feraye sa na wanke na yankasa a slice amman da kauri sosai saboda kada ya narke na zuba tafarnuwa da ƴar citta.haba sai ga girki ya hau ƙamshi sosai,na buɗe fridge na ciro mango ƙato na zo na wankesa tsaf na cire ɓawon sannan na cire tsokar na saka a blender ta markaɗa fruit yana markaɗuwa na zuba ruwa mai sanyi na faro harda ƙanƙara na ƙara blending sannan na juye na ta ce sa sosai,na juye a jug sannan na zuba suger enouph sosai ya fara ƙamshin mangwaro mai warin gawasa.girkina yana yi na sauke na zuba a babbar kula shima lemon mangwaron na saka sa a fridge sannan na wanke ƙwanukan tsaf na goge kitchen ɗin sannan na fito har lokacin bata tashi ba na yi mamakin mugun baccinta ace tun sanda nazo kusan awa uku mutum yana bacci,na zuba abincina na ci cikin ƙwanciyar hankali nasha lemon mangwaro na ina lumshe ido.sai ga ta ta fito daga ita sai rigar bacci iya guiwa duk gashin kanta a warwatse,na kalleta a fakaice na gaisheta ta amsa da ɗan wani guntun murmushi ta ce"au ashe ma kinzo?daman tunda zai tafi ya ce min kema yau zaki xo saboda bani da lafiya ne".sannu na ce mata kawai na cigaba da shan lemona ina kallo.ta ɗan kalleni duk sai taji kunya ta ce"kai rabonda naji ƙamshi mai daɗi har haka har na manta wallahi,gidan ya yi tsaf wallahi ban iya aikinne saboda wannan ciwon da ya sako ni agaba".ta faɗi hakan tana buɗe wamers na abinci ta ce"ta ce wow so delicious bari inci daman tun jiya banci komai ba duk abinda naci dawowa ya ke".duk zubar da take ance mata ƙala ba sai sannu dana ce mata don ni na tsani mace ƙazama duk sai najo ta fice min araina,to da ta ke ce wa ba tada lafiya ta kasa aiki ita me aikin me ye amfanin ta da baza ta iya yi ba sai wani goge farlo saboda wato shi mutane zaso gani. buɗe cikinta ta yi sosai taci abinci kamat wata sabuwar mahaukaciya tasha lemon sosai tana gamawa ta ce"kai Khairat kin samu ladana wallahi rabon da naci abinci haka har na manta wallahi".ni dai bance komai ba ko da ta tashi daga baccin ko brush bata yi ba ina kallonta amman wai tazo har ta iya cin abinci gaskiya Yaya Aliyu yana ƙoƙari. *** "Umma wallahi Alhaji Damas ya tsaya sosai akan wai sai mun sayar masa da gidannan,kin san wannan mutumin yana da hatsari sosai wallahi,shiyasa muke binsa a hankali". Hajiya kaka ta kalli Abdul malik sannan ta ce"kai ni fa aduniyar nan ina ganin ikon Allah ace mutum ya dinga tsoron mutum?a i'na aka taɓa haka?ashe duk zafin zuciyarka na banza ne?shi dan ubansa ya isa ya karɓi gidan ya siya to wallahi kuce masa inji uwarku ƴar ƙasar uman bai isa yazo ya ce zai wani amshi gida awaje na ba,da a uman ne da banu shakka sai an garƙame shege,ɗan arnan kan dutse kawai". *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI🥚* MALLAKAR *ummu maher(miss green)*🍀🍏 masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. *Sirrinmu* yawan bin ƙwaƙƙwafin miji ma'ana yi masa bincike a ma'ajiyarsa ko a wayarsa yana saka kullum a zauna zargi kuma kunsan aure da zargi haramunne don haka don Allah mata mu kiya ye. 21🟪22 .. . . . .a ƙofar ɗaki na tsaya na bashi jakar na wuce don shiryo masa abinci,ko da ya shiga ɗakin ya hangeta cen nesa da gado tana ta sharɓar baccinta abinta harda yawun bacci,san baiyi mamakin ganin gidan fes ba saboda yadan khairat tana nan,yana shigowa yaji gidan ko ina sai tashin ƙamshi ya ke,tunda sukayi aure da khadija zai iya ce wa bai taɓa ganinta dai-dai da rana ɗaya ta ɗauki tsintsiya ta yi shara ba,kulli yaumin bacci,babu abinda ta iya sai bacci kamar kasa musamman ma da ta samu ciki duk sai abin ya ƙara jagulewa,filon ya fara ɗan bugawa a hankali ta buɗe idanuwanta ta yi miƙa ta buɗe hammatarta gashin nan ya cunkushe sosai ya kauda kansa yana jin rashin daɗi har cikin zuciyarsa ya ce"ke wai me yasa ko da yaushe babu abinda ki ka iya sai baccine?kuma ga ƙazanta ko da khairat tazo ai ba yana nufin ki sakar mata aikin komai bane?musamman yanzu da ki ke da ciki,ai ba'a son yawan ƙwanciya ko ka jibge waje ɗaya kama ta ya yi ace ki dinga ɗan exercise saboda kema zaki fi jin daɗi amman sai ki jibge ki yi ta bacci kamar kasa". yana gama faɗar hakan ya fita ta kallesa ta baya ta ɗan hararesa ta ce"to ai ya dawo kuma yanxu babu zaman lafiya,wato don ƙanwarsa tana aiki kada ta yi?to wallahi ina ganinta bazanyi aikin komai ba,ƴaƴan ne tsafta duk ta lalatu da wani tsafta-tsafta a damu mutum kawai".tana faɗar hakan ta tashi ta fito waje da kayan jikinta tun na bacci mai makon ta shiga banɗaki ta tsala wanka ta saka kaya masu ƙyau ko babu komai ko don mijinta ya gani yaji daɗi. ina cikin jera abinci ta fito na kalleta ta gefe na gaisheta,ta amsa tana wani ya mutsa fuska azuciyata na ce"oh Allah ya haɗa yaya da gamonsa mace har mace amman babu tsatfa yadda kasan bola haka ta mayar da kanta,su asalin babarsu ma buzuwa ce,agidanmu ana saka ƴan ɗakinsu a jerin masu ƙyau fari da kyakkyawar halitta amman fa sai dai ƙazanta ce za ta yi maka sallama dasu suna dai ƴammata idan zasu fita idan suka ɗauki ado sai ka rantse ba ƙazai bane amman fa ƙazanta na nan cunkushe jikinsu. Abincinta ta Zuba ita kaɗai tana ya mutsa fuska ta fara ci,yaya Aliyu ya kalleta ya ce"yanzu don Allah khadija ke bakiji kunyat kanki da kanki ba?yanzu fa ki ka tashi daga bacci ko alwala bakiyi ba bare brush sannan har kizo ki fara cin abinci a ture ma ta bani haƙƙina don bakisan haƙƙina da ke kanki ba sam". ture abincin ta yi gefe tana tura baki ta ce"gaskiya honey kana takuramin wallahi?daga dawowarka ai ka bari ka huta ma?amman ka balbaleni da faɗa agaban ƙwanwarka salon ta rainani ko"?. "raini kuma na nawa khadija?ai wallahi sai dai idan mutum bai san halinki,amman babu komai ki cigaba da wulaƙanta ibada wataran kema sai ta wulaƙanta ki".yana faɗar hakan ya fara cin abincinsa hankalinsa ƙwance,a zuciyata na ce Allah sarki yaya aƙwai haƙuri muddin kaga ya yi magana to abu ya ƙure ne musamman akan ibada,ko sanda kafin ya yi aure ba ƙaramin takura mana ya ke akan ibada ba,sai gashi Allah ya jarabcesa da mace mara ibada wacce sam hakan bai dame ta ba. ko ajikinta sai ma ƙara lomar abincinta da ta yi tana ta lodawa cikinta abinci wanda ya fito sosai ina tunanin ma ta kusa haihuwa,ana haka ya ce "ƙanwata kun gama waec da Neco ko?". "Eh yaya mun gama sai jiran sakamako a tayamu da addu'ah".ɗan murmushi ya yi sannan ya ce"to Allah ya baku sa'a ai nasan sister ɗina aƙwai ƙoƙari da bada himma insha Allah sai kin fito da good result".ya faɗi hakan yana murmushi. Na lura haushin hirar da muke yi Anty khadija ke yi don haka ni ko inda take ma ban kalla ba,muna gama cin abincin na ƙwashe kayan na kai kitchen na dawo na gyara wajen tsaf,ya janyo wani ɗan kit ƙarami ya ce"ƙanwata ga wannan tsarabarki ce daman Baba ya yi muku alƙawarin idan kun gama makaranta xai yi muku suprise so shine ni na riga sa".da murna ta na amsa ina yimai godiya. Anty Khadija ta ya mutsa fuska,na buɗe ƙwalin zaro idanuwa na yi ina kallon kan screen ɗin hamshaƙiyar wayar na zaro ta daga cikin ƙwalin aiphone ce mai masifar ƙyau sai sheƙi take.da tsalle na na rungume yaya ina godiya.sai kuwa naji anty khadija na ce wa"ah ah me ye kuma haka xaki wani rungumesa sai ka ce wata yarinya".ta faɗi hakan tana wani muzurai,da sauri na sakesa na cigaba da yimai godiyar ya ce"su Rashida dasu Nadiya anjima zan kai musu tasu". da sauri na ce"yaya yau zan koma gida nima na yi missing ɗin mutanen gida musamman Hajiya kaka ta".dariya ya yi sannan ya ce"caɓɓi rabani da tsohuwar rigima yanzu ina zuwa sashenta to fa na shiga uku na don sai ta ɗauko laifi ta ɗoramin kinsan kaka ko baka yi laifi ba to fa ita awajenka ka yi laifi". Sai kuwa Anty Khadija babu ko kunya ta ce"ah ni dai ki bari sai na haihu sai ki koma gida,tunda kinga bana iya komai kuma gashi kina ɗan yimin aiki".kallon ƙasa da sama yaya Aliyu ya yi mata sannan ya ce"ai kuwa tunda ta ce gidan za ta to sai ta tafi,ke ko kunya ma bakiji ba,ke da gidanki sai yarinya ƙarama ta gyara miki?Allah ya wadaran naka ya lala ce".yana faɗar hakan ya yi tsaki ya yi wucewarsa yana jin wani mugun haushin matarsa arayuwarsa ya tsani ƙazanta ko kaɗan sai gashi Allah ya jarabcesa da mace ƙazama. Nima tashi na yi na tafi abina don idan suna faɗansu tashi na ke in basu waje don ance tsakanin mata da miji sai Allah,don anjima kuma dai kaga sun shirya. Ina kitchen ina girki sai na ɗanji hayani na fito da sauri,Anty khadija naji tana ce wa"wallahi yau sai na fasa wannan wayar idan wannan shegiyar yarinyar ta ƙara kiranka." "to idan kin isa don Allah ki fasa min waya kigani wallahi sai kinyo nadamar yin hakan,ke babu abinda kika iya na farantawa miji sai kullum faɗa da zargi da tashin hankali,to wallahi ko mema zakiyi ki yi idan naso yin aure na baki isa ki hana ba,wawiyar mace kawai".yana faɗar hakan ya kalleni ya ce"khairat ki shirya zanzo anjima na ɗaukeki".a ɗan ɗarare na ce"to yaya".na laɓe ajikin bangon kitchen ɗin. Anty khadija ta zube guiwowinta awajen ta saki kuka kamar ƙaramar yarinya,a hankali na ƙarasa kusa da ita ban iya ce wa komai ba,don ta bani tausayi masu iya magana kuma sukace baƙin cikin ƴa mace na ƴa mace ne. A hankali ta kalleni da idanuwanta waɗanda suka rine sukayi jawur kamar gauta, alamar ma ta daɗe tana kukanta ,ta tashi da ƙer saboda cikinta daya tsufa haihuwa ko yau ko gobe ta tafi ɗakinta,kallonta na yi sosai na fuskanci itama tana bala'in son yaya Aliyu saboda yadda take nuna mugun kishi ko da akai na ne idan muna hira sai inga har wani haɗa rai take,sai dai kawai in kalleta inyi murmushi. Inw gama girkin na zuba akula na ajje a kitchen ɗin ba tare dana jera a dining ba,don na ga mutunen gidan acikin fushi suke.nima ban iya na ci abincin ba saboda ni arayuwata na tsani tashin hankali ko kaɗan. Bai wani daɗe ba sai gashi ya dawo,nima lokacin na shirya,shima wankan ya sake ya saka manyan kaya shadda ruwan army colour ta yi masa masifar ƙyau ya saka hularsa i'tama kalar army colour da ɗan ratsin fari da baƙi yana fitowa ya kalleni yana ɗaura agogon hannunsa ya ce"to ABIN CIKIN ƘWAI tashi mu tafi,yau sai ganin hajiya kaka ko?"ƴar dariya kaɗan na yi don tun ɗazu da sukayi faɗa da anty khadija sai duk naji babu daɗi. Na tashi kenan zan shiga ɗakin antt khadija inyi mata sallama sai gata ta fito fuskar nan tamau kamar zata yi kuka ta ce"sai ina kuma"?.ta kalli yaya Aliyu tana gwalalo mai idanuwa. Ɗan murmushi ya yi alamar rainin wayo samnan ya ce"inda kika aikeni uwata".?yana faɗar hakan ya fita abunsa amman dai da tasha gabansa tana kuka ta ce"wallahi Aliyu babu inda zaka je wato kasha ƙwalliya kana sauri ka tafi wajen zance shine zaka wani fake da kai ƙanwarka gida ko?to wallahi duk inda kaje nima sai na bika". da alama tashin hankalin ya fara isarsa don haka ya ce"Khadija!je ki shirya mu tafi sai kiga inda zani ɗin ko?". Ai kuwa da sauri ta sako mayafinta ta saka har tana neman faɗuwa saboda sauri sai na jiyo sa yana ce wa"yi a hankali kada ki jiwa ɗana ciwo".hararsa ta yi ta shiga gaban motar ni kuma na zauna abaya sai wani cin magani take.ni dariya ma abin na su ya ke bani wallahi kamar wasu yara ƴan ƙananu. Sai da muka tsaya a super market ya lodomin kaya sosai ya ajje a bayan boot,ina kallon anty khadija tana wani hararar kayan sanda ya fito daga super market ɗin.ni kuwa a zuciyata mamakinta kawai na ke yadda take nuna baƙin cikinta afili babu ko kunya. Muna zuwa gidan da sauri na fito har ina haɗa hanya,yaya Aliyu ya ce"ke zo nan"?.ina zuwa ya ce"kina sauri kije kiga tsohuwar kakarki ko?to tsaya ki tafi da tsarabarki".ƴar dariya na yi na tsunna na ɗauka na shiga cikin gidan,daga nan itama uwar rigimar ta fito da ƙaton cikinta tana tafiya daƙer,tana ganin ya koma motarsa zai tafi da sauri ta dawo har tana tuntuɓe ta ce"ikon Allah ka shigo cikin gidan mana ku gaisa ina kuma zakaje".bai ko kulata ba ya haye motarsa ya tafi. Don shi yaya Aliyu yana da wasa ba kamar yaya salim ba amman kuma baya son raini ko kaɗan,don yaga idan ya biyewa khadija sai su ƙwana atsaye shiyasa ya yi wucewarsa don ayau zai nunawa Khadija sam ba tada wayo. ina shiga cikin gidan ban zarce ko ina ba sai sashen hajiya kaka,tana ganin na shigo ta yi saurin ɓoye wani abu,na kalleta irin kallon tuhumar nan na ce"Hajiya kakz duniya,me kuma ake ɓoyewa?"da sauri ta ce"kai ke kuwa khairat me zan ɓoye,ashe kina tafe?da yau na ke cewa Ammar zai kaini gidan Aliyu ɗin tunda dai tunda ki ka tafi ko awaya ma ba'a samunki"?. ɗan murmushi na yi sannan na ce"wallahi nima kaka na kasa nutsuwa sai dai na takura masa ya kawoni". iv ɗin ɗaurin aure na gani abayanta na ce"au Hajiya kaka i.v ɗin ki ke ɓoyemin?na bikinsu Rashida ne ko?". "kai khairat ƙureni kuma zaki yi?to wallahi ko inyamura ce tazo nan yasin baza ta gani ba".dariya kawai na yo muka cigaba da hira na buɗe tsaraba ta ina ba ta,sai ga Nadiya ta shigo ko sallama babu ta faɗo.Kaka ta yi salati ta ce"ke jahilar banza baki iya sallama bane?".turo baki Nadiya ta yi sannan ta ce"na iya mana?ni dai gaskiya kaka na gaji da wannan uban aikin da ki ke lodo mana kayan wankin kutanen gidannan duk mu muke wankewa?ba'a barmu anan bama harda sharar harabar gidannan duk yawansa?gaskiya kaka ki duba mana?". riƙe baki Hajiya kaka ta yi sannan ta ce"eh lallai yarinyar baki da ko kunyar yin magana?au don ban saka soja ya ƙar lakaɗa muku na jaki bane shiyasa ki ke faɗar haka ko?to yasin ko fulanin daji ce tazo nan wallahi sai kinyi aikin nan,ƴar banza mara mutunci kawai,halin fulanin daji na hauka tsaf ikilima ta kwasa muku,ni dai Allah yabi wa ɗana haƙƙinsa,irin wannan ɗibar albarkar da me ya yi kama haka?"sai ta ɗakko wani madoki za ta ƙwaɗawa Nadiya da gudu ta fita.ta sauke labulen ɗakinta wanda ta ɗagashi saboda duka ta ce"da mana ki taho ki cigaba da haukan da kinsan kinyi da ƴar halak". ta dawo tana haki na ce"ke kuwa hajiya kaka me ya kaiki dukan nadiya ai jikinki sai ya yi ciwo,kinga yadda take fa kamar wata ingausa".kaka ta ce"yo ƴar nema ai ta saba da shaƙe ƴaƴan mutane ai dole ta munmurɗe haka,ni dai Allah ya karemin jikana kada wataran ra murɗeshi shima".dariya kawai na saka awajen don hajiya kaka ba dai abin dariya ba,muna cikin haka wayata ta fara ƙara na ɗaga da sallama ta. "Maryam ykk y ƙwana biyu"?.ina jiyo dariyarta ta ce"ke khairat bar wannab zancen wai yau sai ga yaya Aliyu a gidanmu?". *hmmm muje zuwa Fans ba a fara komai ba yanzu salon wasan zai fara Kudai kawai Karku gaji da comment sharhi tare da sharing akwai daddadar tafiya nan gaba* *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* *miss green ce👉🏼* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!🥚* 📃Littafi na 1 By🪶 *®️Ummu maher(Miss green)🍏* _*TEAM GAWURTATTU BIYAR 5🔥*_ *Wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ------------------------- *Arewa book user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ---------------------- masu buƙatar talla 2k Ne,zamu dinga Ɗora muku a dukkanin shafukanmu a kowani social media don samun costumer cikin sauƘi. *Sirrinmu* yawan barin jikinmu awaje shine ya ke saka miyagu shiga jikinmu da kuma rashin addu'ah,Allah yasa mu dace baki ɗaya. ------------------- 19🟨20 . ..dukkaninsu kallon Hajiya kaka suke ta ce"to me ye kuma akr kallona kamar na faɗi ba dai dai ba?shi fa Damas ɗinnan ɗan shege ne ma bashi da uba,asalinsu arnan daji ne tun kakarsa ta wajen uwa,uban dai nasa ne ba'asan inda ya ke ba".ta faɗi hakan tana kallonsu.tabbas haka ne mahafiyarsu ta faɗi gaskiya sai dai mutuminne yana da hatsari sosai. Wanene Alhaji Damas? Adamu shine asalin sunansa nahaifiyarsa kuma Sadiya sunanta,asalin Damas ɗin sunansa ya haɗa dana mahaifiyarsa,ya taso da sonta sosai sai dai baiyi rayuwa da ita mai tsayi ba,aka shigo har cikin gida aka kasheta kisan wulaƙanci,sai dai ba kowane ya janyo mata wannan kisan wulaƙancin ba sai ɗanta Damas faɗa ne ya haɗashi da wasu miyagun mutane kuma ya cucesu akan harkar don haka suka ɗauki wannan mummunan matakin,don mutane ne marasa imani sosai tun daga mutuwar mahaifiyarsa shikkenan wani rashin imani yazo mai,kashe mutum awajensa ba kimai bane,kowa yasan yadda arnan daji ke da asiri,don ma a haka mahaifiyarsa ta musulunta kafin ta mutu shine ma yasa ta dawo cikin gari taje zaune gidan haya,tana ƴar sana'ar mai da ƙuli ƙuli dashi take samu take ciyar da ƴaƴanta,yaranta biyu mace dana miji,Ruƙayya da Adam Ruƙayya ita ce ƙarama sai Adam saɓanin Adam bashi da uba,ita kuma Ruƙayya taba da uba,shi Adam tun a garinsu ta haifesa ita kuma Ruƙayya sai bayan ta shigo birni ne ta yi auren ta haifeta auren ma kuma ya mutu. Bayan mutuwar mahaifiyarsa ya taso cikin ƙuncin rayuwa shi ya ke zuwa ya samowa ƙanwarsa abinci ta kowacce irin hanya haka ya ke zuwa ya samo ya kawo mata,Ruƙayya ta kasance mai ƙyamar mahaifinta ako da yaushe,don wataranma idan ya kawo mata abincin bata ci don tasan ta hanyar daya samo. Tun abin na Adam bai yi nisa ba har ya yi nisa,babu irin aikin da ba ya yi,shine safarar miyagun abubuwa daga ƙasar nan zuwa wata ƙasar,shine safarar mata daga waccen jaha zuwa wannan kai har ya zama har ƙasar waje,sai a ɗauki yara dag nan ace za'a fita dasu birni aiki amman kuma daga haka bazaka ƙara ganin ɗanka ba,shikkenan kunyi bye bye. Ganin haka yasa ƙanwarsa Ruƙayya guduwa garin mahaifinta tunda tasan garin,Adam ya yi baƙin cikin barin ƙanwarsa gida don yana sonta sosai,kai tsaye shima yabar unguwar don daman saboda ƙanwarsa ya zauna agidan,don ya yi da ita ta koma gidansa daya ƙera taƙi yadda dole ya ƙyaleta ya cigaba da miyagun aikinsa,aka daina jin ɗuriyarsa a unguwar don daman suma ya fara isarsu,ko da idan ya yi wani kaifin ka kaishi wajen ɗan sanda to fa washe gari za'a sakosa don ya samu masu goya masa baya cikin manyan masu kuɗi na ƙasa baki ɗaya.Ga shi da mugun asiri don ko biyosa akayi ba'a samunsa saboda ɓacewa ya ke. Wannan shine taƙaitaccen tarihin Alhaji damas. **** daga zuwa na gidan Anty Khadija gidan ya koma gidan amarya sak saboda tsafta ina tashi da safe babu abinda na ke farawa da na yi sallah na yi azkhar da karatun alqur'ani to ajjewa na ke in fita in gyara gidan tsaf ɗakinta kuma sai bayan ta tashi na ke gyarawa,sannan inyi girki inyi wanka sai dai matar gidan ta fito taci ta koma tana yimin sannu,ni kuwa har mamakinta na ke,wata shegiyar rigar bacci tun ranar da nazo gidan na sameta da ita kusan sati biyu har yanzu bata wanketa ba,kuma me wanke yana zuwa wai sai ta ce mai ya tagi bata da wanki,kuma ga kuɗin me wankin anbata amman tana baƙin cikin fitar da kuɗin,ko da daman yaya Aliyu yasan halinta sai da ya siyo komai na kayan da ake buƙata komai da komai har nama sai da ya saka a fridge don shegen son kuɗine da ita. Ko da nazo gidan har nan yaya mk ya ke biyoni yazo ya tafi ya barni da tunanin waninsa yaya Bilal don nifa babu namijin da ke cikin ƙwaƙwalwarnan tawa idan ba shi ba,ko da na yi tunanin ciresa araina bai taɓa ciruwa.sam ko kaɗan bana son yaya mk har tausayi ya ke bani yadda duk ya matu akaina,bana son nuna masa bana sonsa ne saboda halinda zai shiga ina dai lallaɓasa ne dai mu rabu lafiya. Babu yadda baiyi dani ba da in amshi wayar daya kawomin naƙi amsa saboda Baba ya ce baza a bamu waya yanzu ba,haka ya koma da abarsa sai dai tun a fuska naga bai ji daɗi ba don fuskarsa ta canja,na lallaɓashi na bashi haƙuri.muna rabuwa na dawo cikin gidan na sameta tana cin abinci,daman aikin kensn taci abinci ta ƙoshi shine aikinta babu abinda take sai bacci,sai kuwa ta juyo ta ce"wai ni Khairat in tambayeki?"da sauri na ce"ina jin ki anty khadija". Gyara zamanta ta yi sannan ta ce"wai da gaske yaya mk sonki ya ke"?.ta jeho mun wannan tambayar alokacin da ban shirya ba na ce"eh sona ya ke".na bata amsa nima sai kuwa ta ce"kai ƴan gidan mu ma sai abarsu Bara'atu fa baki ga yadda take sonshi ba,kuma wallahi har soyayya suke amman shine ya komo wajenki?amman ya cika mayaudari".ta faɗi hakan tana kallona. ɗan murmushi na yi sannan na ce"to ni yanzu Anty khadija meye na wa a ciki?ina shi ya ce yana sona ko?kinga ba ni na ce ina sonsa ba kinga ai ta ƙwana gidan sauƙi ko?soyayyarsu kuma da suke yi da Bara'atu su cigaba da yin soyayyarsu ko kada su cigaba wallahi ba damuna zaiyi ba".ina faɗar hakan na tashi na shige kitchen dan ɗora girki don ni ko san hirar yaya mk ɗinma bana son ayi,ni dai ba ni na ce ina sonsa ba?hasalima ni bana sonsa wallahi ni da zai auri Bara'atu wallahi daɗi xanji don sam bana son in koma gida ya cigaba da zuwa wajena a matsayin saurayi sam bana son hakan,wata dabara ce ta faɗomin na fito na samu Anty khadija har ta fara chat ita da yaya Aliyu sai shagwaɓe mai take wai ya dawo,ni dariya ma abin ya bani da kuma kunya bayan sun gama ne na ce"yauwa Anty khadija don Allah magana na ke son muyi".kallona ta yi sannan ta ce"to ina jinki ya aka yi"?. "Anty na don Allah so na ke ki faɗawa hajiya kaka soyayyar yaya mk d kuma anty bara'atu".kallona ta yi sosai sannan ta ce"to wai ke ba kya son yaya mk ɗin ne?". "Eh anty". ɗan murmushi ta yi sannan ta ce"yo ke wa ki ke so"?.anxo wajen kallonta na yi babu ko kunyar ta na ce"na ce yaya Bilal." da sauri ta tashi sannan ta ce"ah yarinya gyara zancanki wannan guy ɗin yafi ƙarfinki wallahi kina ganin mutum har mutum kamar shi ya yi kansa mutum mai izza ji-ji da kai uwa uba ƙyau da komai kin san ba fa zai yadda ya soki ba?don nasan duk nasan irin tsanar da ya yi miki sannan ki ce wai shi ki ke so?ni dai shawarar da zan baki ki yi haƙuri ku cigaba da lallaɓawa da yaya mk ɗin ina ganin hakan zai fiye miki".tun kafin ta gama naji wasu hawaye masu mugun zafi suna zubomin,yanxu idan na fuskance ta tana nufin yaya Bilal bazai iya aure na ba,saboda ni mummuna ce kuma baƙa?sosai maganganunta sukayi min ciwo sosai na tashi na tafi ɗakina na faɗa kan gado na fasa wani irin kuka mai cin rai,ciwo sosai na ke ji acikin zuciyata aduk sanda aka danganta ni da yaya Bilal bazai iya rayuwa dani ba yafi ƙarfina,tabbas nasan da hakan ya fi ƙarfina ne sa ba kusa ba,amman kuma ni a duba yadda na ke sonshi mana ayi min adalci. ta baya na naji an dafa ni na juyo a hankali naga anty khadija ce ta ce"yi haƙuri ABIN CIKIN ƘWAI ta hajiya kaka,ki yi haƙuri kinji ban zata ranki zai ɓaci ba,insha Allah bazan sake ba kinji,ni da ki ke ganina zan tsaya miki har sai na ga kin auri yaya Bilal ɗinki". Sosai na ji wani farin ciki ya baibaye ni na tashi zaune na rungumeta,ta buga baya na a hankali ta ce"yi shiru daina kuka kinji ta yaya Bilal".ɓoye fuskata na yi a bayanta wai ni kunya. Tun daga ranar idan yaya mk yazo sai anty khadija ta ce mishi ai ina gidan koyon ɗinki da ta sakani,tun yana daurewa har dai rannan ya ce azuciyarsa zakusan baku da wayo idan kunsan wata baku san wata ba. rannan da ya tashi zuwa sai ya ɗakko Rashida da kuma aminiyata Maryam,wacce duk duniyw ba ni da aminiyar da ta wuce sai Rashida daman mu uku muke rayuwarmu ita maryam anan ƙasan unguwarmu take iyayanta masu matsakaicin ƙarfine ko islamiyayya da mukeyi tare babanmu ke biya mata har skull ɗinda ta yi babanmu ne ya ɗauki nauyinta,ganin dai irin zaman amanar mukeyi da ita tun muna ƙananu ita ta ce bata ra'ayin yin skull ta boarding mu kuma muka zaɓi boading ɗin to tun daga nan ne fa muka ɗan raba jaha saboda sai mun dawo hutu ne muke haɗuwa. Ina kitchen ina girki kawai sai Naji anyi ihu an rungumeni ta baya,ina juyowa naga Maryam da gudu nima na ɗafeta muna juyi a kitchen ɗin sai kuwa ta ce mu da Rashida ne tana waje a hanya ne taji ciwo,to kinsan Rashida da kafiya yanzu haka da bin bango ta shigo ta hana ko in ɗan taimaka mata"...ai bata ƙarasa faɗar maganar ta ba da gudu na fito don ganin Rashidar to sai dai me Yaya mk na gani yana face ɗi na ya kalleni sosai ya yi dariya sannan ya ce"ah Hajiya me ɗinki ƙaraso mana"?.ya faɗi hakan yana ƴar dariya. Wata best ce ajikina wacce ta ɗameni sosai sai zanin dana ɗaura da kuma irin hular na ta zaren lilo wadda yare suka fiye amfani da ita musamman a awajen bacci. Na rasa yadda zanyi gashi na riga dana fito ya gama kallona tsaf,sunkuyar da kaina na yi kamar wata munafuka kawai sai naji maryam ta zuramin hijabin da ta zo dashi da gudu ta koma farlon. Rashida tazo ta wuce ta kusa dani tana ƴar dariyar mugunta,yadda kasan in shaƙesu haka na ke ji tsabar baƙin ciki,jikina duk a mace na ƙarasa ina kallon ƙasa,na gaishe sa ya amsa sannan ya ce"sannu gimbiya mai koyon ɗinki?Khairat ban taɓa tunanin haka daga gareki ba?banyi tsammanin haka ba?nasan ke mutum ce mai gaskiya hasalima baki iya ƙarya ba?to me yasa ki ke min ƙarya ni?tabbas ko da baki faɗa ba nasan komai Khairat,bakya sona Khairat idan na fahimta kamar dole na yi miki amman ki yi haƙuri don Allah idan na takura miki,zuciyata ce bata yi min adalci akanki son da na ke miki shine ya ɓoye mode ɗin fuskarki gareni,ina son ki fito sosai straight foward ki faɗamin matsayi na agunki don Allah". kasa ce wa komai na yi sai da yaga ƙwalla ta taru a idanuwa na alamar zanyi masa kuka sannan ya ce"sorry yi haƙuri kinji ban ɗauka wannan maganar za ta ɓata miki rai ba,amman don Allah ki yi haƙuri ki daure ki faɗamin abinda ke ranki saboda kada mu ɓatawa juna lokaci tsakanina da ke". Cikin siririyar murya ta na ce"yaya Mk ka yi haƙuri amman wallahi bawai bana sonka bane kunyar anty khadija na ke ji shiyasa na ke ce mata ta ce na je koyon ɗinki".ɗan murmushi ya yi sannan ya cs "khairat kenan uwar kunya to shikkenan yanzu dai ayi haƙuri adinga kulani kinga duk yadda na rame saboda tunaninki ko aiki fa bana iya yi a office?sai dai inyi ta rubutu shirme".dariya ya ɗan bani rayuwa kenan shi yana sona baki ɗaya da zuciyarsa ni kuma ina son wanin sa haka.nan dai muka cigaba da hirarmu ya ɗauko wani ƙaton gift a nannaɗe na miƙomin yana murmushi don shi ma'abocin murmushi ne. Juya abin na yi a hankali sannan na ce"na gode yaya mk Allah ya ƙara arziƙi".ɗan murmushi ya yi yana kallona sannan ya ce"ba komai matata kada kiji komai gobe Baba zai dawo daga tafiya inason in shigar da maganar aurenmu ayi komai a gama". Ai ban san sanda na zaro idanuwa na ba cikin tsoro,kallona ya yi sosai sannan ya ce"lafiya ki ka tsorata haka?ko kuma tsoron auren ki ke"?.mayar da wani malulun da ya tokare ni na yi sannan na ce"ba komai".daga haka ban ƙara cewa komai ba har muka rabu na koma cikin gidan.har na shiga bai daina kallona ba ya shafa gashin kansa sannan ya ce"khairat ina sonki da yawa Allah ya bani ke na more mata". Ina komawa ciki suka fara yimin dariya ba babu ma wacce tafi ban haushi irin Maryam na kai mata duka na ce"banza uwar ƙarya kawai".dariya ta yi sosai sannan ta ce"don Allah khairat ki bawa yaya mk dama mana ya fito musha biki?ki manta da wani yaya Bilal".ɗaka mata wani duka mai zafi na yi sannan na ce"aniyarki ta biki insha Allah yaya Bilal zan aura".tare suka haɗa baki wajen ce wa"to Amin tunda kin dage sai shi". Rashida ta ce"banza shine da zaki taho ko sallama babu bayan kin tafi na ce wa baba zanzo kema kina nan gidan shine ya ce wai bazan zo ba zamu cika musu gida,to ashe ma zan yi wa yaya mk aiki mai ƙyau".duka na kai mata ta kauce muka cigaba da hirarmu anan muke ta zancen auren Su Sauran wata ɗaya yanzu muka cigaba da hirar bikin anty khadija ma tazo ta cigaba da bamu shawarar ankon da zamu fito dashi don haryanzu ruwan ido mun kasa fitarwa. Yaya Aliyu ya dawo daga tafiyar da ya yi ranar ina kitchen ya dawo anty khadija tana bacci da gudu na je na rungume yaya nawa,ya ce "kai wai ke haryanzu baki girma ba?ko da ya ke kaka ta ɓata ki wallahi".cikin shagwaɓa na amshi kayan nasa shi kuma yana tsokanata,yaya Aliyu sam bai da hayaniya don dukkanmu mamanmu mu ka yo yaya Salim ne dai mafaɗaci shi kuma abbanmu ya yo. *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* *Miss green ce* [23/09, 16:17] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI🥚* MALLAKAR *ummu maher(miss green)*🍀🍏 *GAWURTATTU BIYAR🔥🔥* 23🟨24 ... . .zaro idanuwa na na yi kamar maryam Ɗin tana kallona na ce"kai maryam ni fa bana son wasa wallahi"?.ina faƊar hakan na saka takalmi na na fito tsakar farfajiyar hajiya kaka A cen Ɓangaren maryam ta ce"ni wallahi khairat abin ma mamaki ya bani". "ikon Allah to daman wai yaya Aliyu yana sonki ne ko kuwa?".jan numfashi maryam ta yi sannan ta ce"haba khairat idan da yaya Aliyu yana sona ai zaki sani ko?". Nan dai muka cigaba da hirarmu ni da maryam awaya har take cewa gobe zata zo mu Ƙarasa maganar,na tsokana ta da ce wa"to matar babban yaya sai kinzo".dariya ta yi sosai sannan ta ce"hmm ni dai wallahi ki yi a hankali kada anty khadija ta jiyo ki".sosai na Ɓarke da dariya na Ce"kin san Allah ni dai koma manene naji daƊin haƊin nan don idan yaya ya aureki to tabbas ya samu mata,ga Ƙyau da ilimi ga tsafta".dariya ta yi sannan ta ce"hmm ke dai sai nazo khairat yanzu ma umma ce ta aike ni gidan anty hajara kin san ba tada lafiya laulayin ciki ya saka ta a gaba". "kash!to Allah ya bata lafiya".ta ce amin muka kashe wayar a tare na dawo Ɗakin kaka na zauna na kalli anty khadija wacce i'tama ni take kallo ta ce"yauwa daman hajiya kaka so na ke muyi wata Ƴar magana dake". gutsirar goronta ta yi wanda ya bada Ƙara ras,sannan ta ce"ke uwar iyawa ina jinki?Ba'a banza uwarki take a buzuwa ba saboda ƙazantar ta da kuma iya son asanta take da shegen iyayi,amman fa ni duk iyawarta kallonta na ke tsaf,don ni Ɗinnan duk iyawar mutum kallonsa kawai na ke." ganin Hajiya kaka na Ɓaro zance anty khadija ta ce"haba hajiya kaka to me ye kuma na sako iyaye aciki?Ke fa sai ana magana ta arziƙi sai kuma ki hau zagin mutane". "Au kinji tsoro kenan?a'i wallahi ni dai jika na ya shiga ukunsa da fitinanniyar Ƙazanta,daman Ɗana yana fama da ƙazanta,babu yadda banyi ba akan inga ta daina Ƙazantar nan amman babu yadda zanyi,Allah ya haƊa Ɗana da Ƙarfen Ƙafa shiyasa ma na sallama mata shi kawai,to yaya zanyi a'i dole ma in sallama tunda anfi Ƙarfina".ta faƊi hakan kamar za ta yi kuka. sosai abin ya bawa anty khadija haushi fuuu ta fice daga Ɗakin duk ranta a Ɓace,duk wani Ɗan tattalin farin cikinka da ka ke idan kazo wajen kaka sai ta Ɓa ta maka rai musamman ma idan baƘwa shiri da i'ta don ita daman kaf gidan mutum biyu ne mutanenta Bilal da kuma khairat. tana fita na kalli kaka cikin sanyi na ce"haba hajiya kaka?i'tama fa anty khadija naga jikar kice kuma meye na yi mata haka?".sheƘeƘe hajiya kaka ta kalleni sannan ta ce"to dukana za ki yi uwata?saboda matar yayanki ce shiyasa zaki ce haka ko?wannan Ƙazamar ai ko jika ta ce wallahi sai na faƊi gaskiya,yo aƘwai mai duka na ne?da sauri na ce"a'ah hajiya kaka Allah ya baki haƘuri". kuƊi naga ta fito dasu masu yawa na ce"Hajiya kaka waƊannan kuƊin fa?au daman su ki ke Ɓoyewa?".da sauri ta ce"ah haba khairat aike nasan bazaki faƊawa kowa ina da kuƊi ba?damanan wannan kuƊin Soja ne ke bani su duk wata dubu talatin ya ke bani duk wata to shine yanzu na Ɗebosu a bankin bankin ya cika shiyasa zan ajje su saboda ga buki ga kuma saukarku tazo shine zan bayar ayimin dubulan da cin-cin ko?". Dariya sosai na yi sannan na ce"ah lallao hajiya kaka ki ce zamuci daƊi".na faƊi hakan gabana yana dukan uku-uku saboda aduk sanda aka ambaci sunan yaya Bilal sai inji zuciyata tana bugawa sosai. *** "Kai Captain Ahmad gaskiya ban cika son shiga geton nan na ku ba,saboda wallahi duk motata Ɓaci take".daga cen Ɓangaren aminin Bilal wato Ahmad ya ce"ai kuwa mutumina dolenka kazo tunda dai yau dubiya zakaxo,Gauro kawai kasani ma ko ka sami mata a geton na mu".? "kau haba captain ta ina kuma ?A haba a wannan geton gaskiya never for ever".dariya Ahmad ya yi sannan ya ce"to magani a Ƙasa dai nan da wasu Ƴan watanni musha biki". wannan maganar da ya yi kansa ne yaji har ya fara sara masa ya shafa goshinsa yana ajiyar zuciya ciwon marar da ya ke ne yaji yana tsarga masa ya riƘe cikin yana kiran sunan Allah har ya fara jin dai dai. wata zazzaƘar murya yaji tana ce wa"hmm aisha ni fa wallahi na matsu ranar saukar nan ta yi,don wallahi so na ke kawai in ganni da allon sauka na". bai san ya aka yi ba ya dawo baya kaƊan,wata kyakkyawar yarinya ya hango fara ce sosai tana da siririn hanci da Ɗan Ƙaramin baki,pink lips ne da ita fuskarta rawn face ne da ita,ga wani kyakkyawan dimple shigen irin na khairat wanda ya Ƙara mata Ƙyau sosai,idanuwanta kamar na mage irin tana jin bacci. tsayawa ya yi cak da motarsa yaji zuciyarsa ta wani harba masa,sam bai san wani so ba amman ya tabbata yanzu ciwon so ne ya kamasa daga kallo Ɗaya,da sauri jidda taja baya don Ƙur'anin da ta rungume yana son faƊuwa cikin fushi ta Ɗago tana kallon motar Bilal. A hankali Bilal ya fito daga cikin motarsa idanuwansa na kan jidda Ƙur wacce take sanye cikin green Ɗin hijabinta wanda ya yi matuƘar haska ta. ta buƊe baki cikin masifa xa ta yi magana,amman me ganin me fitowa daga cikin motar sai ta yi sauri ta mayar da maganar ta,sai dai sukayi kallon Ƙuda yafi na minti goma har sai da Ƙawarta Rabi'ah ta taƁa ta ta ce"ke jidda lafiyarki kuwa".? Da sauri ta dawo hayyacinta cikin jin kunyar Bilal ta sadda kanta Ƙasa,ya kalli zara-zaran yatsunta waƊanda suka sha jan lalle wanda ya yi mata mugun Ƙyau. A hankali jidda ta raƁa ta gefe ta wuce da sauri tana murmushi,Ɗan shafa Ƙwantaccen sajensa ya yi sannan ya bi jidda wacce har tasha Ƙwana,ya tsaya da motarsa a dai dai wajenta ya fito cikin muryarsa mai daƊi da zaƘi ya ce"jiddatul-khairi"!.da sauri ta juyo jin muryarsa wacce ta tafi da ita baki Ɗaya,gani take kamar babu wanda ya taƁa faƊin sunanta ya yi daƊi kamar haka". ganin jidda ta tsaya yasa Rabi'ah ta wuce gaba don har sun fara makara lokaci ya wuce,a zuciyar Rabi'a Tana ji da ma ita ce ta yi wannan gwagwaƁan dacen tunda take bata taƁa ganin namiji hamshaƘi irin wannan ba,kai ko a fina finan nan na indiyawa bata taƁa cin katari da mai aji kuma kyakkyawa irin wannan ba. kallon jidda ya yi sosai wacce take wasa da Ƴan yatsun hannuwanta take Ɗam wasa dasu ya rungume hannuwansa akan faffaƊan Ƙirjinsa yana murmushi ya ce"sorry jidda na tsare ki kan hanya wanda bai kamata hakan ba,amman ki yi haƘuri nima zuciyata ce ta kasa barina ij haƘura in Ƙyaleki har sai na zo na sameki". jin haka yasa jidda Ɗan Ɗago fararan idanuwanta farare sol wanda har wani ruwane ya kw taruwa acikinsu suna wani shining oily. Tuni ya Ƙara mace wa akanta yaji wani shork a jikinsa da kallonta da ya yi,ya ce"jidda ki Ɗago idanuwanki ki kalle ni"?.a Hankali ta fara kallonsa gabanta yana faƊuwa don wani irin mugun Ƙwarji ni ne da Bilal don ba abanza ya yi soja ba. "Jidda!tun kallon farko naji wani abu a dangane dake amman kuma na kasa tuna meye wannan abun dana ke ji acikin ziciyata,amman yanzu zuciyata ta bani amsa sonki da ƙaunarki sune suka kamani alokaci ɗaya,wanda dukkan wata rai an halacceta da son waninta,Jidda tunda na ke bantaɓa son wata mace ba dai dai da sakon ɗaya idan ba ke ba,jidda ke ce komai nawa ayanzu,ins fatan kema zaki ƙaunace ni kamar yadda na ke sonki". wata irin kunya ce ta mamaye ta tarasa a wani bigire za ta saka abin,wani nishaɗi da farin ciki take ji mara misaltuwa,ta rufe fuskarta da tafin hannayenta saboda kunyarsa,ko da bata faɗa masa ba wannan shine ya ke nuni da ta yi na'am da zancensa,don haka ya ƙara kallonta a karo na biyu ya ce"idan har ba zaki damu ba ina son muje inga gidanku"?.da sauri ta ɗago kanta ta ce"a'ah da zai yiwu dai ka biyoni kaga gidan,amman idan aka ga na shiga motar namiji bansan irin hukuncin da za ayi min ba".ta faɗi hakan cikin shawaɓa,sosai yaji ta ƙara burgesa arayuwarsa yana masifar son yaga mace tana shawaɓa ba yaga mace tana acting kamar namiji ba. Haka kuwa akayi kai tsaye ta koma gida tana tafiya cikin takunta kamar tana tausayin ƙasa har suka iso gidan na su,suna zuwa da sauri ta kallesa ta yi rau-rau da idanuwanta ta ce"to yanzu zan wuce makaranta kada ayimin bulala babanmu yana ciki". tana faɗar hakan da sauri ta yi hanyar islamiyyar tasu tana murmushi,ta daɗe tana jiran wannan ranar taga mijin daya ƙwanta mata.ko a mafarki bata taɓa tunanin Za ta samu miji irin Bilal ba,sai gashi ta samu mijin wuce sa'a,daman ko wani saurayi idan yazo wajenta ta koreshi sai ya ce wai ta fiya iyayi don tana ganinta mai ƙyau,shiyasa take ƙwaɗayi da buri. Har tasha ƙwana bao daina kallonta ba,yarinya ƙarama amman ta tafi da hankalinsa haka?shi kansa mamaki ya ke ko da awasa bai taɓa tunanin hakan za ta kasance dashi ba koda a nafarkine kuwa. Wani farin tsohone ya fito daga gidan,kana ganinsa kaga ba fulatani na asali,kamarsu ɗaya sak da ƴarsa ya faɗaɗa fara'arsa ya ƙaraso suka gaisa da Bilal sosai ya ke mamakin ganin wannan kyakkyawan saurayi,wanda kana ganinsa kasan kuɗi sun samu gindin zama ajikinsa. Ɓoye mamakinsa dai ya yi don wata ƙila ko wani abune ya kawosa. Cikin jin kunya da nauyin mahaifin jidda ya ce"Baba daman naga jidda ne ina sonta da aure so shine na ce bari in fara zuwa gidansu inyi iso sannan kuma idan an bani izini sai in fara zuwa zance".ya faɗi hakan cikin kunya da sunkuyar da kai. Sosai dattijon ya yi mamakin jin haka daga gareshi,ya daɗe bai ga yaro mai hankali irin wannan ba,da yawa yawan yaran masu kuɗi basu fiya tarbiyya ba,wani ma sai dai ya yaudari ƴarka ya tafi ba tare dama kasan abinda ya faru ba. "Yaro naji daɗin maganarka sosai don daman haka akeson neman aure,mutum ya zama jajirtacce kuma mai hankali wanda yasan ya kamata,to yaro ni dai ko daga ganin hankalinka nasan ka fito ne daga gidan mutunci,amman kai ɗan wani gari ne?kuma kai ɗan wani gida ne?". Cikin nutsuwa Bilal ya ce"to Baba ni dai ɗan asalin garin kano ne anan unguwar rijiyar zaki,wacce take nan ƙasanku,iyayena kuma ƴan asalin bauchi ne garin azare,ni ɗan gidan Alhaji Abdullahi mai ƙwabo ne". sosai mahaifin jidda ya faɗaɗa fara'arsa ya ce"ah to kace min kai ɗan gidan manya ne?masu kuma dattaku da sanin ya kamata,kai naji daɗi sosai sai dai inyi muku fatan Allah ya haɗa kanku da ƴa ta". *hmmm muje zuwa Fans ba a fara komai ba yanzu salon wasan zai fara Kudai kawai Karku gaji da comment sharhi tare da sharing akwai daddadar tafiya nan gaba* *GAWURTATTU BIYAR,5🤚TAFIYAR TA MUSAMANCE* 1, *MU GANI A ƘASA..🔥* _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..🥚* _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5_ *AUREN WATA TARA👩‍❤️‍👨* _Miss Hajo_ Guda ɗaya N300 Guda biyu N500 Guda uku N600 Guda huɗu N700 Guda biyar 1k *ZAKU TURA KUƊINKU TA WANNAN HANYAR👇* Fatima Rabiu Sunusi 0037219728 StanbicIBTC Bank. Shaidar biya tanan 👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 ...........🥚👩‍❤️‍👨💥🌎.... *ƳAN NIGER GA HANYOYIN BIYAN KUƊINKU👇 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f Kai tsaye ku tura da katin Airtel ta wannan number👇 +227 84 50 64 76 *MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU TAKUN FARKO* *miss green ce👉🏼* [23/09, 16:19] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!🥚* 📃Littafi na 1 By🪶 *®️Ummu maher(Miss green)🍏🍀* _*TEAM GAWURTATTU BIYAR 5🔥*_ *Wattpad user name* Rabiatu333 *Arewabooks* rabiattu0444 Ya ku ƴan uwana mu yawaita addu'ar fita daga gida don neman kariya daga sharrin shaiɗanu. --------------- 25🟩26 . .. . ...Kai tsaye ya wuce gidansu captain,yana isa kai tsaye ya shiga gidan,da kansa yazo ya taresa,Halisa matarsa ta fito suka gaisa harda ɗansa ɗaya wanda sunan Bilal ɗin yaci,Bilal kusan shine hope ɗiin captain ya tsaya masa a komai,shi ne ya nemo masa aiki har yau gashi yana a matsayin captain shiyasa ya ke matuƙar girmama Bilal ɗin,don shi a sahon masu arziƙi masu taimako da gudu zai saka Bilal don mutum ne mai tausayi sosai da kuma son talakawa. Abinci Halisa ta kawo musu,ruwan shayin dai ya kurɓa wanda yasha coffie sosai don shi arayuwarsa yana bala'in son shayi da coffie suna ɗan taɓa hira captain ya ce"ah mutumina ni fa tunda na ke da kai ban taɓa ganin ranar da naga kana magana kana dariya ba,sai dai inga ka yi murmushi,to meye sirrin A.D? Ko dai ka kamu ne kaga wata ƴar geton namu".? murmushi ya yi sannan ya kurɓi coffie ɗin sannan ya ce"Captain tabbas ka yi gaskiya,don wallahi na ga wata yarinya wacce ta ƙwantamin sosai a zuciyata". Dariya sosai captain ya yi sannan ya ce"lallai mutumina wannan wata yarinya ce mai sa'a haka?". "Hmm captain ni ne dai mai sa'ar don Wallahi yarinyar nan cikin mintina ƙalilan naji ina azabar sonta wanda ban ma san lokacin da ya kamani ba".sosau captain ya ke dariya sannan ya ce"ina ma zan haɗa baki da ita da na ce wallahi kada ta yadda". dariya sosai Bilal ya yi sannan ya ce"hmm kaga oga maganar ma da na ke maka yanzu ai har na kai maganar wajen mahaifinta,kuma yarinya ta yaba don haka sai ka nemi wata hanyar". har dukan dining table ɗin captain ya yi sannan ya ce"shege mutumina sharp shooter kenan,ka ce har ka kai magana daga haɗuwa yau"?. "To zan tsaya ne abuga min ball?ai kai ma kasan ni winner ne akan komai".dariya dukansu sukayi Halisa na ɗaku tana mamakin jin dariyar Bilal haka,duk tsahon tarayyarsu da mijinta bata taɓa ji ya yi dariya ba koda kuwa awaya ne,don mijinta captain yana da ban dariya sosai. Suna cikin dariyarsu captain ya ce"yauwa A.D ni kuwa ya maganar case ɗinka da Alhaji Damas"?. ɓata rai sosai Bilal ya yi sannan ya ce"captain mutumin nan ya zarce duk inda ba ka tunani,mutum ne mai mummunan hatsari,yanzu fa wai so ya ke adole gidanmu ya zama mallakinsa,kuma duk akan case ɗinmu dashi ne ya janyo hakan,amman ni nasan ta inda zan ɓullo masa idan ya san wata bai san wata ba". Yana faɗar hakan ya tashi tsaye ya saka hannayensa cikin aljihun wandonsa sannan ya ce"ni zan wuce captain Allah ya ƙara sauƙi". "Haba mutumina har tafiya?ah to tunda dai ka samu ƴar geto ai dole ka koma gida da wuri"?.dariya sosai Admiral B ya yi sannan ya sanya kyakkyawan glass ɗinsa ba tare da ya ce komai ba ya fita. Har mota captain ya rakosa sannan ya koma gida. Har yaje gida tunanin jidda kawai ya ke,yana godewa Allah yau ya samu wacce ya ke so muradin ransa. Sanda ya sako hancin motarsa muma lokacin muka fito daga cikin gidan,ya wani kallemu ya watsar ya wuce abinsa,na haɗiye wani irin yawu mai zafi.da zanyi da tuni na cire son yaya Bilal araina amman na kasa,kallonsa na ke har ya fito ya wuce sashensa. Rashida ta dungureni ta ce"to ya wuce sai ki taho mu tafi?".ta faɗi hakan tana hararata,kunya ta kamani muka wuce gaba. Muna dawowa daga islamiyya kai tsaye na wuce sashen hajiya kaka,ina shiga na tarar da mutane sosai,muna cikin gaisawa sai kuwa hajiya kaka ta ce"inno kin gane wannan kuwa?". "A'ah gaskiya ban gane taba?kinsan rabona da birni na daɗe tun su khairat suna ƙanana".sai kuwa kaka ta ce"ahaf ai wannan i'ta ce khairat ɗin?".gwalalo idanuwa inno ta yi sannan ta ce"ikon Allah girman ɗan mutum babu wahala yau shekara 17 kenan rabona da garin nan tun sunansu,amman kinga yara sunyi wayo". ɗan murmushi na yi kawai sai kuwa kaka ta ce"khairat sunzo saukarku ne fa?ga mairo cen don Allah ta zauna a sashenku,tunda ita dai ta dawo nan da zama yanzu,kunga idan tana cikunku za ta ƙara gogewa".kallon wadda aka kira da mero na yi sai kuwa ta ce"hannunki dafatan kina lafiya".nima murmushin na maida mata muka cigaba da hirarmu,na fuskanci mairo aƙwai ƙauyanci sosai akanta.ga ƙiriniya sosai ni kuwa dariya kawai na ke azuciyata don tun yanzu har sun fara faɗa da Hajiya kaka. **** Su Rashida suna zaune a farlonsu harda mahaifiyarsu sai ga yaya Bilal nan ya shigo,da sauri Su Rashida suka tashi don sunsan karon nasu bai musu ƙyau dashi. Suna fita hajiya Ruƙayya ta kallesa ta ce lafiya kuwa Bilal".? Babu abinda ya ɓoye na dangantakarsa da Jidda,har unguwarsu babu abinda ya ɓoye mata.sosai ta yi murna da jin hakan sannan ta ce"to insha Allah kuwa xan gayawa Babanku idan ya dawo,sai ayi bincike sosai don daga jin labarinta mutuniyar kirki ce sai dai yana da ƙyau binciken. ***** "wallahi khairat atsorace na ke sosai,don gaskiya ni tsoron rikici ne dani ko yaya ya ke?,ni fa har yanzu ban amsawa yaya Aliyu ina sonsa ba?". kallonta na yi sosai sannan na ce"ke dai kawai ki fito kice min bakya son yaya Aliyu?amman ina ruwanki da anty khadija wanine ya ce kada ta riƙe mijinta da ƙyau".? Murmushi maryam ta yi sannan ta ce"hmm khairat ko dai ma yaya ne?ai macece ƴar uwata nima kuma bazan so hakan ya faru dani ba".ta faɗi hakan kamar za ta yi kuka. "Maryam ni dai don Allah ki taimakeni kiso yaya Aliyu,don wallahi ina jin tausayinsa wannan auren da zaiyu shine zai kawo solution ga dukkanin matsalolin da suke faruwa tsakanin yaya Aliyu da anty khadija". "Khairat bari in fito miki a mutum sosai kinga nan na daɗe inason yaya Aliyu amman ban taɓa nunawa kowa ba,sai dai in shiga ɗaki inyi kuka idan abin ya dameni,amman duk da haka ina jin tsoron abinda zai faru khairat?kin san ku ƴan uwane ni kuma bare ce acikinku to kinga aure na da yaya Aliyu zai iya kawo matsala tsakanina dashi." "Babu wata matsala da zai kawo?".da sauri muka ɗaga idanuwanmu Rashida ce tsaye akanmu tana murmushi ta samu waje ta zauna ta ce"Maryam haƙiƙa na jima ina jiran wannan ranar tazo da wani ɗan gidanmu zai aure ki maryam,kina da tarbiyya sosai da kuma nasaba mai ƙyau babu namijin da zaiso ya auri macen da take da hali irin na anty khadija.tunda har ya buɗe bakinsa ya ce yana sonki don Allah kada ki bawa maraɗa kunya ki yadda musha biki".ta faɗi hakan tana dariya. Maryam dai ta kasa ce wa komai,a wani ɓangaren na zuciyarta son yaya Aliyu ne tsan-tsa acikinsa,tsoronta ɗaya anty khadija don ita sam a atsarinta ba zata so ta auri namiji mai mata ba. Nan dai mukaci gaba da hirarmu akan saukarmu da kuma bikinsu Rashida,anan ne Rashida ke yi mana albishir da Babansu ya nemo mana admission a makaranta,ni ɓangaren law sai kuma Rashida, nadiya,Iman, khalisat,Bara'atu sai kuma maryam aminiyarmu duk harkar lafiya ne amman kowa da nasa ɓangaren. Ni daman tunda na taso ina masifar son karatun lawyer don ina tausayawa talakawa musamman idan suka shigar da ƙara aka yi biris da abin ko kuma a cuce su,ko kuma fyaɗe da akewa ƙananan yara wanda ayanzu ya zama ruwan dare sai dai Allah ya kawo mana mafita. Soyayyar A.D da jidda sai daɗa haɓaka take,wani mugun son Bilal ne ya ke damun jidda ko bacci zata yi idan ta rufe idanuwanta shi take gani,ta rasa wani irin love take masa.uwa uba ga irin taimakon da ya ke mata ba kaɗan bane,yanzu haka ya bada kuɗi a ruguje gidansu a sake musu wani,daga haɗuwarta dashi zuwa yanzu ya kashe mata kuɗi yafi a ƙirga,ko a mafarki ita jidda bata taɓa tunanin za ta auri miji irin Bilal ba,haƙiƙa tafi kowacce mace sa'a.ga wani irin mugun kishinsa da ke cin zuciyarsa sai take ji kamar duk ranar da ta ganshi da wata mace za ta iya yin komai akanshi. **** Ina shiga sashen Hajiya kaka na tarar Mero ta tsaya tana wani muzurai,Hajiya kaka na tsaye da ɗan madoki hannunta,tana bin mero ita kuwa mero sai gwaliya take wa hajiya kaka tana dariya tana mata gwalo tana rufe ido. Sosai abin ya bani dariya,sai kuwa hajiya kaka ta ƙara biyo mero ji ka ke timm,kaka ta faɗi a tsugunne ta kasance a ƙasa hajiya kaka ta saki kuka ta ce"shegiyar yarinya aljana wallahi na ɗauki masifa tun ba'aje ko ina ba". ta faɗi hakan tana fashewa da kuka,sosai na tausayawa hajiya kaka na matso na ɗagata sai kuwa mero ta ce"ai wallahi don baki san yadda na taɓa kada megari bane shiyasa,har rawar banjo na sakasu da na saka musu karara ajikinsu,ni fa wallahi ba'a taɓani in ƙyale".ta faɗi hakan tana yi wa hajiya kaka dariya. Abin takaici abin baƙin ciki yarinya ƙarama na caskare hajiya kaka amman ta kasa magana,ina ƴar dariya ta na ce"to wai kaka me ma ya haɗaki da wannan basa mudiyar yarinyar?ai sai taji miki ciwo wallahi". Da sauri kaka ta ce"ai wannan shaiɗaniyar yarinya ce ta ƙarshe,wai fa daga na ce ta ɓatamin tap ɗina shikkenan take wannan rashin mutuncin".muna cikin maganar yaya Salim ya shigo fuskarnan a murtuke yasha ɗanyar shaddarsa skye blue ya yi ƙyau sosai don shi daman da Babanmu ya ke kama sosai kamar an tsaga kara. Sai kuwa ya ce"a'a Hajiya kaka waye kuma ya taɓa mana ke?".kukan ta cigaba da yi ta faɗa masa duk abinda mero ta yi mata.cikin ɓacin rai ya ce"ke ma kaka ai kinga matsalarki ko wace shara sai ki kama ki ɗakko mana i'ta,ai gashinan yanzu kin ɗebo ruwan dafa kanki". Sai kuwa yaji mero ta ce"caɓɓi ai wallahi ko yanzu idan ta yi min wallahi sai na rama,tsohuwa masifaffiya kawai. . .tun kafin ta ƙarasa maganar yaya salim ya ƙwarfeta ta faɗi ƙasa ta hau kuka wai ya bugeta a cikinta,ƙara haurinta ya yi sai kuwa ta tashi zumbur za ta arta ana kare ya cafkota sai kuwa ta rungumesa taba ce wa"don Allah kaji ƙaina ka ƙyaleni wallahi ƙafafunka da guduma aka yi su". wani irin shork yaji tunda ga kansa har ƴan yatsunsa da sauri ya saketa yana nuna ta da yatsansa ya ce"to oya! ɗauki bocket kije ki ɗabo ruwa a tap ɗinmu ki cika mata komai ko kuma inyi miki tsinannan duka wawiya ƴar ƙauye kawai. Sosai ta zabura ta ɗauki bocket ɗin ta fita tana mita,inno da ke cikin ɗaki tana yi wa ƴar ta addu'ar Allah ya shirya mata mero.tunda mero ta taso bata huta da magana ba ita ce ta shiga gonar wane,ta tsokani wane. Ni na nuna mata yadda ake ɗiban ruwan a tap sannan na wuce sashen maman arman. Tare da maman arman muka fito sashen Hajiya kaka,sai dai fa muna zuwa naga mero tana kallon kaka tana murguɗa baki,kaka kuwa tana tsaye idanuwanta sun cika,na ce"a'ah hajiya kaka bata gama ɗiban ruwan bane?". Kaka ta ce"hmm taya ni baƙin ciki khairat yarinyar nan hawan jini take so ta sakani,yanzu fa tunda ki ka fita babh abinda na gani na alamar an zuba ruwa." sai kuwa mero ta ce"anty khairat don Allah zo muje in nuna miki inda na zuba ruwan"binta na yi kamar raƙumi da akala sai me a masai ta zama take ta zuba ruwan". sai kuwa mero ta fashe da kuka ta ce"wallahi anty tun ɗazu na ke ta zubawa ya ƙi cika"?sai kuwa ta fashe da kuka. Dariya ce ta kamani har da riƙe ciki,lallai na yadda da abinda kaka ta faɗa ƙauyanci da gidadanci sun cika ƙwaƙwalwar mero. *hmmm muje zuwa Fans ba a fara komai ba yanzu salon wasan zai fara Kudai kawai Karku gaji da comment sharhi tare da sharing akwai daddadar tafiya nan gaba* *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. *_AREWABOOKS LINK kai tsaye_* https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3 Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com *miss green ce👉🏿* [23/09, 16:19] Miss Green🍀: *_🥚ABIN CIKIN ƘWAI..!🥚_* NA💋 *_Ummu maher(miss green🍀)_* GAWURTATTU BIYAR✨✨ 27🟨28 . . . .duk wanda ya ke wajen sai da mero ta bashi dariya,har ita kanta hajiya kakar wacce aka yi wa laifin,tsabar Ƙauyanci mutum ya yi ta zuba ruwa acikin shadda kuma ya ce wai ta ƙi cika?. babu yadda na iya dole ni dai na nunawa mero komai,Ta kalleni tana dariya ta ce"la anty ashe mahaya ce ban sani ba?sai kuwa ta fashe da kuka".rarrashin mero na dinga yi hajiya kaka ta ce"ai da kin rabu da ita sai inga duka na za ta yi kome da ta wani Ƙwalalomin manyan idaniyanta wanda inno ta shafa mata,amman ni dai Ɗan uwana sale ba haka ya ke ba". tana faƊar hakan ta koma Ɗakinta tana mita,naja hannun mero muka wuce sashenmu,a farlo na tarar dasu nadiya suka wani kalleni sheƘeƘe sannan iman ta ce"he!this girl ina zakije mana da wannan mahaukaciyar yarinyar"?.ta faƊi hakan tana mana wani kallon banza. na buƊe baki zanyi magana sai kuwa mero ta yi caraf ta ce"ah tsaya waye Mahaukacin?". Da sauri nadiya ta matso kusa da mero ta ce"ke!ke!!kece mahaukaciyar ko dukanmi zaki yi?ƴar Ƙauyen banza kawai". "A'ah gyara zancenki ai Ɗan Ƙauye shine jahili me zagin mutane amman fa ni ba ni bace,idan kina neman mahaukaciya ki hau saman bene zaki same ta". Sai kuwa nadiya ta kalli saman benen,kuma mahaifiyarta na saman kamar mero tasan tana sama Ɗin. Wani banzan mari nadiya ta bawa mero amman sai dai me?tun kafin ta sauke hannunta itama meron ta rama jika ke tas tas maruka har biyu. Da sauri na riƘe hannun mero ina janta gefe sai kuwa mero ta ce"anty wallahi ki daina ja na don wallahi yau sai na fasawa wannan farar kamar Ƙwai baki". da Ƙer naja ta gefe tana Ta faman kumfar baki. ranar sosai aka yi rigima agidan momi iklima ta dage wai sai ta ramawa nadiya mari hajiya kaka ta ce taje idan ta isa ta dake ta,ai kuwa ta shige Ɗaki ba tare da ta Ƙara magana ba,don tasan halin hajiya kaka kaƊan daga aikinta ta ciwa mutum mutumci,musamman idan ta rufe waƊannan fici-ficin idanuwanta,sai ta wanke mutum tsaf. Sosai muke shirin yin sauka ni da rashida muke abinmu su nadiya ma nasu suke,don yanzu tsakanin rashida da nadiya abin ya Ɓaci,don ita nadiya kallon kishiya takewa rashida,ita kuwa rashidar ko kallon inuwar Nadiyar bata yi,don ta ce rashida bata isa ta yi kishi da ita ba,don bata kai wannan matsayin ba. sosai hajiya kaka ke ihu duk hankalinmu ya tashi,sai dai me!?muna zuwa muka tarar da ita ta saka kuƊinta agaba wanda suka kekkece kamar an Ɗakkosu a bakin kura. mamaki sosai kowa ya ke ga kuƊi da yawa amman kaƊanne ba'a keta su ba. Nice na yi Ƙarfin halin zuwa wajenta na ce"hajiya kaka me ya faru da kuƊinki haka?". Kukan ta cigaba da yi sannan ta ce"khairat ranar da kiga ina Ƙirga kuƊinnan?" sai kuwa na Ɗaga kai alamar na gane,ta ce"to tsautsayi ina Ɗakkosu A ƙarƙashin gado shine naga duk Ɓeraye sun cinye min". kowa guntse dariyarsa ya yi,sai kuwa mero ta ce"ah kiji min tsohuwa da wayo?yanzu ai gashinan kinyi biyu babu".? madoki hajiya kaka ta Ɗakko tana ce wa wallahi sai in dake ki in daki kuƊina wallahi". Da gudu ta yi gefe ta cigaba da dariyarta. yaya mukhatar wanda shigowarsa kenan ya ce"to yanzi kinga sai aje asaka kuƊin abola ko?". da sauri ta juyo ta ce"to ai ba haƊejawa ne suka bani kuƊin ba?Da dangin uwarkane suka bani yau da nasan sai sun garƘameni". Jan bakinsa ya yi kawai ya yi shiru,Ƙarshe dai yaya mk da yaya Aliyu sunyi mata alƘawarin biyanta kuƊinta wanda ta ce dubu sittin ne,don muddin basu biya taba aƘwai matsala. anan aka Ƙirga dubu shabiyar waɗanda su babu abinda ya shafesu,hajiya kaka sai tsinewa Ɓeraye take tana kuka. Su nadiya sai dariya suke don daman haushinta suke ji. ina fitowa daga sashen hajiya kaka yaya mk ya biyoni,yana kiran sunana haushi da kuma nadamar haƊuwa dashi suka saka baki Ɗaya na kasa koda kallonsa,shi kuma gani ya ke kamar kunyarsa na ke,amman fa azuciyata tsanarsa ce fal araina. da sauri na tsaya awani lungu wanda ya raba sashenmu dana baba Ƙasim,saboda san bana son kowa ya ganmu. hira sosai ya ke min ni kuwa Allah2 na ke ya Ƙeleni in tafi don ni Ƙwana biyu da ya yi tafiya har wani daƊi ne ya keji wai don ma bai san ina da waya ba,da na shiga uku da waya. kuƊi sosai ya bani wai inyi shagalin sauka ta dashi naƘi amsa amman duk da haka sai da ya takuramin na amsa,har na shiga Ɓangarenmu bai daina kallona ba,yadda kasan zai biyo ni,har tausayi ya fara Ɗan bani don mai sonka ka soshi ko yaya ne. mama na nunawa kuƊin,ta kalleni sannan ta ce"khairat wai ni mukhatar aƘwai wani abu da ke tsakaninku dashi ne?". kai na a sunkuye na ce"mama wai ce wa ya yi yana sona".da sauri mama wai mama sona ya ke mama". "khairat kinfi kowa sanin ce wa bara'atu fa ya ke so,tun kafin a gane kuna tare dashi ki rabu dashi don gaskiya ni bana son tashin hankali". GyaƊa kai kawai na yi don nima daƊin hakan na keso,don ni zuciyar nan tawa A.D,Ne kawai acikinta ma'ana yaya Bilal. **** sosai filin saukar ya cika ana sauraran Ƙira'ah mai masifar daƊi daga bakin jikar hajiya kaka ABIN CIKIN ƘWAI,wato khairat da yawan mutane hankalinsu na kan khairat yawancin mazan wajen kuma ce wa suke dama khairat ta zama matarsu don yarinyar Allah ya yi mata baiwa sosai,khairat dai ba wata mai Ƙyau ba ce,tana dai da baiwa sosai diri tana da shape wanda ake ce wa coca cola shape ga wani dimfil wanda ya Ƙawata doguwar fuskarta,kuma ita dai ba fara bace kamar sauran Ƴan gidansu,amman tana da baiwa ta ilimi na arabi da boko. abin mamaki da aka kira jidda wata Ƴar ajinmu da Ƙer ta kai karatun saukar na ta,amman wai sai mukaji ana sanarwar wai wani wanda ake kira da ADMIRAL BILAL ABDULLAHI,wanda aka fi sani da A.D ya bata Ƙyautar mota. Sosai kowa ya yi mamakin jin hakan duba da irin yadda karatuna ya Ɗauki hankalin mutane da dama,kuma nima na samu Ƙyautuka sosai ciki har da Ƙyautar wata hamshaƘiyar computer wanda Ɗan majalisa ya bani,sannan na samu Ƙyauta ta dubu Ɗari biyu daga hannun wani mai kuƊi. har muka dawo gida zuciyata tana wajen Ƙyautar da yaya Bilal ya bawa jidda Ƴar ajinmu. To me ye tsakanin jidda da yaya Bilal?babu mai bani amsar hakan,don haka na zubawa sarautar Allah ido ammab zuciyata sai kai kawo take,saboda tunanin abunda ya shige min duhu. satin bikinsu Rashida ya kama,sosai ƘwaƘwalwata ta yi busy duk hankalina kacokan yana kan bukin,ni da maryam ne manyan Ƙawayen amarya don haka tare muke komai. Wata rana ranar da bazan taƁa mantawa da ita ba,ita ce rabar dinner Ɗinsu rashida,yaya Bilal naga ni da jidda ya sama mata kujera ta zauna tasha anko irin namu sak,onion color ne material Ɗin sai mukayi pitet gown amman ita jidda riga da siket ta saka wanda sukayi masifar yi mata Ƙyau. Sosai jikina ya ke rawa hankalina idan ya yi dubu to ya Ɓaci,wasu zafafan hawaye masu zafi suka zubomin,na fito daga wajen baki Ɗaya,na samu wani wajen flower's kuraye shar,na tsugunna na fara wani irin kuka mai tsanani,ina jan doguwar rigar dana saka kamar ita ce ta yi min laifin. Dafa kafaƊa ta naji anyi,maryam ta bayyana agaba na,ta Ɗago haƁa ta cikin tausayi sannan ta ce"ki yi haƘuri khairat naga duk abinda ki ka gani,amman ina son ki daurewa zuciyarki ki yi haƘuri don Allah a Ƙarasa bikin dinner Ɗinnan kada kowa ya gane abinda ke faruwa,shi so haka ya ke yana da zafi musamman idan wanda ka keso baya sonka,to tabbas zaka shiga wani hali,nasan abinda ki keji tunda nima na taƁa shiga irin wannan halin." ta damƘe hannuwa na sannan ta ce"khairat ina tare da ke ako ina insha Allah sai kin auri yaya Bilal,ni Ɗinnan zan tsaya miki insha Allah",Ta kalleni tana saukemin idanu itama duk hankalinta atashe amman kuma tana dauriyar dannewa saboda ni. Nan dai ta cigaba da rarrashi na ta bani hoda na Ɗan shafa saboda kada a gane kukan dana yi. yaya salim yana zuma akan kujera,mero wacce take ta faman zuba ita da wata Ƴar Ƙyauye irinta,ga kuma wani lemo a hannunta tana ta faman zuƘa kamar za ta shanye har da bottle Ɗin. Tsi ta zubawa yaya salim a jikinsa duk ta Ɓata mishi kayansa,da sauri ya tashi alokacin yana waya da budurwarsa mai suna salimat yana jiranta ta shigo reception Ɗin,da sauri ya tashi yana karkaƊe lemon daya zube masa a fuskarsa,ya kalle mero wacce duk ta Ƙwalalo mishi fici ficin idanuwanta,tsoro ya cika ta sosai da gudu ta shiga cikin mutane,ya neme ta bai ganta ba dole ya koma gida ya canjo kayan jikinsa,amman fa ya shirya abinda zai yi wa mero,sai ya gyara mata zama. Hajiya kaka kuwa wannab karon ciwon Ƙafa take shiyasa bata zo ba,anci ansha amare kowa fuskarsa da annuri,amare har 10 kuma duk agida Ɗaya. Sam mamana bata son ayi min auren zumunta don ita a ganinta mai makon ya Ƙara zumunci,sai dai kaga zumuncin na neman taƁar Ɓarewa musamman ita da ba sonta ake agidan ba,duk don kasancewarta inyamura kuma tuba ce. [02/09, 20:52] Ummu Maher(Miss Green): koda muka dawo gida rufe kaina na yi aƊaki nasha kuka na,son raina maryan sai buga Ƙofar take tana yimun magiya akan na buƊe amman naƘi buƊewa don kukan shine solution na samun sauƘi a cikin zuciyata. washe gari ranar yini ranar ne na Ƙara kuka irin wanda ban taƁa yin irinsa ba,don alokacin muna Ɓangarensu rashida,jidda ta shigo ta gaida iyayenmu,kowa yana ce wa budurwar Bilal ce don jiya awajen dinner ya nuna ta,har Ɗakinmu ta shigo ana ta hira,wuf na fice daga Ɓangaren,ina fita kuwa maryam ta biyoni,daga baya sai ga rashidan da kanta,rarrashi na suka dingayi amman ranar har zazzaƁi sai da na yi,muna cikin hakan yaya Bilal da maryam suka fito,shine ya tuƘa ta har zuwa gida. Tun suna rarrashi na har dai suka gaji,zazzaƁi mai zafin gaske ya rufeni har aka kai su rashida gidajensu ban san me ke faruwa ba,duk sanda zanyi sallah sai na roƘi Allah ya cire min son yaya Bilal tunda shi baya sona,amman kuma madadin ya fita,sai kuma Ƙara Ƙaruwa ya ke,Allah kaƊai na ke roƘo Allah yasa wannan karatun da zan fara in aika ta abin arziƘi saboda wannan damuwar da ta kunnomin kai. *** wayar Bilal ce ringing fitowarsa daga wanka kenan daga ashi sai tawul,ya ruƘo wani a hannunsa yana goge gashin kansa har zuwa wuyansa. muryar captain yaji bakinsa yana kakkarwa ya ce"A.D ka yi gaggawar fitowa yanzu,Ɗan gidan Damas ya zo unguwarmu ya Ɗauke wata yarinya Ƙarama Ƴar shekara sha huƊu,kuma kasan halin tumasancinsa sai ya yiwa yarinyar nan fyaƊe,na yi ƘoƘari na bi sawunsu na gano yana sharaton hotel." Cikin tashin hankali ya sanya kayansa,zuciyarsa na wani irin bugawa,tabbas yau sai ya kawo Ƙarshen shaiƊanin Ɗan gidan Alhaji Damas wanda ubansa ke ɗaure masa gindi akan komai.don ko shara'a ba ayi dashi don suna da kuɗi da kuma ɗaurin gaba a ƙasar baki ɗaya. Ya yi nasarar kama Aliyu wato ɗan gidan Damas.har ya fara yagawa yarinyar kayanta Allah ya kawosu. Kai tsaye captain ya ce mu ɓoye sa kada mu bari ubansa yasan inda ya ke." ƙwanan Aliyu uku ba'asan inda ya ke ba,hankalin Damas baki ɗaya ya tashi,sai da suka tabbatar sun yi wa Aliyu dukan ba ta kashi sannan Bilal ya danna wayar Aliyu ya kira Damas ɗin da i'ta. Hankalinsa ya tashi sosai da jin muryar ɗansa,jikinsa na rawa ya tambayi abinda su Bilal ɗin suke so. Anzo wajen don daman abinda suke jira suji kenan,sai kuwa Bilal ya ce"so na ke ka jawa ɗanka kunne sosai akan lalata ƴaƴan mutane da ya keyi,idan ba haka ba rayuwar ɗanka tana cikin mummunan lahani don a ko da yaushe zamu iya kashesa." zuciyar Alhaji Damas ta sosu ya ce"to me ku ke so in baku ku sakar min ɗana". Murmushi Bilal ya yi sannan ya ce"Damas ka ke ko wa?ni ba kada abinda zaka bani,don haka ni dai saƙona kenan,sannan gobe da misalin ƙarfe uku na rana zanzo har gidanka. Bayan haka suka jefar da Aliyu akan hanya ,Alhaji Damas yasa aka zo aka ɗauko ɗansa Aliyu,Allah2 ya ke goben ta yi yaga mugun da ya yi wa ɗansa haka. Washe gari tunda wuri ya dinga saka idon zuwan Bilal,yaga kiran Bilal ɗin ya ɗaga wayar yana tama irin azabar da zai ganawa wannan bawan Allah. Huro mai iska Bilal ya yi ta cikin waya sannan ya ce"kana dakun zuwana ba?to har na riga da na shiga gidanka har na yi maka ɓarna". sosai Damas ya gwalo luhu luhun idanuwansa kamar Bilal ɗin yana kallonsa. Ba tare da Bilal ɗin ya basa damar yin magana ba,ya ce"Damas ka duba gidan masana'antar barasarka zaka yanzu haka,na saka masa bomb ya tashi duka,bomb sannan ka duba gidan masana'antarka na shinkafa.talakawa na nan suna cika tsore ɗinsu da shinkafar bati,don haka daman wannan shine zuwan da na ce zan maka. .ƙit ya kashe wayar ya cire layin ya jefar ya ƙarawarsa gaba,don shi arayuwarsa ya tsani mugunta ko kaɗan shiyasa duk wani mugu tsoron A.D ya ke wato Admiral Bilal. **** Ina tashi da safe na tsorata da ganin yana yi na,na tashi tsaye sai naji marata ta yi bala'in murɗawa,ina ciwon mara idan zanyi period amman na yau na dabanne,juyi sosai na ke ina kiran sunan Alkah babu kowa akusa dani balle ya taimakamin,jini sosai ya ke fita daga jikina kamar an yanka akuya. Mama da ta shigo tashi na ne taga wannan halin dana ke ciki,da gudu ta rufo kaina cikin matsananci damuwa,jinin da ke zuba ajikinta shine abinda ya ƙara tsorata ni sosai.da sauri mama ta kira Babanmu lokacin yana gida,aka kira likitanmu ya shigo gwajin farko ya ɗago ya kalli Babanmu wanda shima a tsorace ya ke,Hajiya kaka na gefe tana tofa min addu'ah don ita wannan jinin gani take kamar aljanune suka taɓani. "I'm sorry to say ƴar ka ta samu misscarriage ne(wato ɓarin ciki)". kusan daskarewa dukkan mutanen wajen sukayi saboda ɗimuwa da tashin hankali,cikin fushi Baba ya damƙoni ya ce"Khairat sakayyar da za ki yi mana kenan?ciki agidana?kaf zuri'armu babu wanda ya taɓa abin kunyar nan idan ba ke ba?waye ya yi miki ciki har ki ka yi ɓari".? kasa bada amsa na yi ina tunanin amsar da zan bayar mama ta matso kusa dani ta shararamin wani mugun mari wanda ya shuɗar dani na wasu minti na,tana tambayata waye ya yi min ciki?. Hannunta mahaifina ya riƙe sannan ya ce"Xulaiha babu abinda zance da ke sai ince Allah ya isa tsakanina da ke,ke ce ke zama da yarinyar nan agidannan amman baki san tana da ciki ba?to ki sani bazan zauna da mayaudariya irinki ba,kije na sakeki saki uku". *Miss green ce* *kassssssssh!* Hmm nasan kuna nan cikin tashin hankali da kuma ruɗun abinda ke faruwa. *Shin waye ya yiwa khairat ciki?.* Wannan tarin amsoshin na ku duk sai a littafi na gaba. Wanda complte ɗinsa ya kasance naira ɗari uku kacal300 katin mtn ko acc. Ga hanyar biyan wannan kuɗi👇🏻👇🏻 Anan NA KAWO K'ARSHEN FREE PAGE. KI BIYA KUD'INKI DANJIN YADDA ZATA KASANCE. WANNAN TAFIYAR TA Musammance. *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com [23/09, 16:19] Miss Green🍀: [03/09, 20:31] Ummu Maher(Miss Green): [03/09, 20:19] Ummu Maher(Miss Green): *🥚ABIN CIKIN ƘWAI* NA💋 UMMU MAHER(MISS GREEN) 29🟨30 . . . ."Na tsane ki zulaiha tsana mafi muni arayuwata,kin cutar dani kin cutar da iyali na,akanki na yi faɗa har da mahaifiyata ashe sakayyar da zaki yi min kenan?kin san ƴarki na da ciki amman don mugun hali baki taɓa faɗa min ba?ki ka barni a ƙudundune?to cutar ta yi haka,ayau ba sai gobe ba na ke son ki bar min gida na." yana faɗar hakan ya fita cikin fushi har yana haɗa hanya,hajiya kaka ta ce"haƙiƙa wannan abin ya bani mamaki kuma ya ɗaure min kaina,bana fahimtar komai?wutar kaina baki ɗaya ta ƙone,wallahi ko mutuwar mahaifiyata bata kai wannan abinda na riska acikin jikokina ba,tunda ita dai nasan mutuwa ta yi ba abin kunya ta yi ba,khairat mun nuna miki so da kuma ƙauna amman abinda zaki saka mana dashi kenan?to babu komai kije duniya ce ta ishi bawa riga da wando,ke kuma zulaiha da ki ka ɓoye mana komai kije ke da Allah shine zai yi wa ɗana sakayya". I'tama tana faɗar hakan ta fita tana kuka,jirin da na ke jine naji ya ƙara hawa sosai bibbiyu na ke ganin mutane,tashin hankali da kuma ɗimuwa sun cika doɗaɗɗiyar ƙwaƙwalwa ta wadda ta kasa ɗaukar komai ayau.ni kaina tambayar kaina na ke akan wannan ƙaddarae da ta afkamin balle in amsa tambayar wani?. motsi mai ƙyau mamana ta kasa yi kuka kawai take tana kiran sunan Allah,shekara 30 kenan tunda ta shigo dangin Malik take ganin abubuwa kala kala,na rashin ƙyautawa daga danginsa wai don ita tuba ce. "Hmm daman wannan ranar na ke jira zulaiha,ranar da zanga ƙarshen wayonki da kuma makircinki,wai ke mai sanin miji,mai kuma tattalin miji,wacce miji yafi so,hmm sau gashi tun kafin akai ko ina kin fara ganin sakamakonki,muɗin dai da ki ka gani a gidan dole a tafi a barmu,sha-sha kawai". Mama iklima ke faɗin haka mahaifiyarsu nadiya,ita kuwa anty maman iman ce wa ta yi"hmm ni fa wallahi wannan hukuncin ma baiyi min ba,so na yi ya lakaɗa musu ɗan banzan duka daga ita har ƴar banzar ƴar ta,shegiya me yawon karuwanci,yanzu kinga ai sai asan yadda za'ayi,kin ɓata mana sunan gida yanzu za a dinga kallonmu a wofi". Caraf mama iklima ta amshe"La-la-la ni fa ko ajikina wallahi tunda dai ba ƴata bace cen su ƙarata uwarta ta ɓatawa suna amman ba mu,haka kawai aka ƙalawa ƴaƴanmu sharri a banza yanzu gashinan ai ƴarki har abin kunya ta yi". Asanyaye mahaifiyata ta tashi da addu'ah a bakinta,mahaifiya ta macece mai yadda da ƙaddara ta kallesu kamar babu wani abinda ya dame ta ta ce"Iklima &mariya ku kasance masu faɗin alkhairi akan ƴaƴan wasu,sai kiga kuma naku ƴaƴan sunyi albarka amman ba zagin ƴaƴan wasu ba,matsalar khairat ni ta shafa ba wani ba,kuma mutuwar aure ba ku aka saki ba ni aka saka don haka wannan ba matsalarku ba ce,ku fita daga ɗakin nan". ta faɗi hakan cikin ɗaga murya". Dukkansu sun tsorata da canjin yana yin Zulaiha,donbata taɓa yi musu koda musu bane,amman yau ita ce har da ɗaga musu harshe". "hmm zulaiha kina borin kunya ne dai kawai saboda asirinku ya tonu ke da gantalalliyar ƴarki ƴar daɗi maza,to kodai baki ce mu fita ba yanzu zamu fita daga wannan ɗakin shaiɗaniyar ƴar ta ki don haka mu mun fita kada ma garin tsayawa wata masifar ta shafi namu ƴaƴan don ku ba alkhairi bane acikin al'umma. Da sauri suka fita don sunga yadda mode ɗin mama ya canja sosai kada silar tsayawarsu ta yi musu wani abin. Kulle ƙofar gam mama na ta yi sannan ta matso inda na ke,numfashi na yana fita da ƙer ta kalleni fuskarta sam babu annuri ta ce"khairat kin bani mamaki kuma kin bani kunya,haƙiƙa ban taɓa zaton haka daga gare ki ba,yaushe ki ka lalace?yaushe ki ka zubar da tarbiyyar dana baki?haƙiƙa khairat na ji matuƙar kunyar kaina da kuma mutanen da suka yarda da ke ɗari bisa ɗari". ta juya min baya ta ce"khairat ki faɗa min wanda ya yi miki ciki har ki ka yi ɓari?idan har ki ka ƙi faɗamin to Allah ya i'sa tsakanina da ke,kuma na cire ki daga cikin ƴaƴa na".sai ta juyo tana fuskanta na. Tausayin khairat ya cika zuciyar zulaiha,uwa da ɗa kenan amman a fuskarta rashin imani tsantsana ta nuna wa ƴar ta don ta faɗa mata gaskiyar abinda ya faru. Bakina yana rawa na ce"haƙiƙa mama wannan rana har tafi ranar mutuwa ta zafi,bantaɓa tunanin ko da a mafarki zan tsinci wannan rayuwar ba,ban sani ba ban san kuma me ya faru dani ba?ni dai na tashi na ji ni a baƙon yana yi,ban taɓa zama na minti goma dana miji awaje ɗaya ba,mama kin sani koda saurayin ma na yi to ya zamar min dole in faɗa miki,don ban saba ɓoye miki komai ba,tun yarinta na har zuwa yanzu,wallahi mama ban taɓs kusantar wani ɗa najimi ba?me zan gaya miki yanzu ki tabbatar da hakan?". da sauri mama ta juyo ta ce"khairat tashi in duba ki"?. duk da halin da na ke ciki sai da na shiga ɗimuwa sosai akan hakan,duk da mahaifiya ta ce amman da tsananin kunya,tunda dai yanzu ni ba ƙaramar yarinya ba ce". tsawa ta bugamin da ƙarfi,da sauri na tashi daman rigar bacci ce ajikina na ciresa baki ɗaya. Kallona sosai take da mamaki,babu wata hanya ko kaɗan daya nuna khairat ta taɓa kusantar ɗa namiji,grady a matsayin budurwa taje cikakkiya. Shiru mama Ta yi ta kasa ce wa komai,ta tafi tunanin wani abu daya shuɗe,tabbas jiya taga hajiya iklima na barbaɗa abu a ƙofar ɗakin khairat amman bata san kome ye ba,da sauri ta fita waje kai tsaye ɗakin hajiya iklima ta shiga,zuciyarta har wani bugawa take,lallai hajiya iklima ta taɓo ruwan dafa kanta,don yau za ta nuna mata ko da yaya kurna tafi magarya daɗi. Sosai ta tsorata da ganin zulaiha,tos wani ɗan ƙwalba da ta ɗakko ya fashe,tsoro sosai ya fito daga idanuwan hajiya iklima. Bakinta na rawa ta ce"zu. .zu. .zulaiha ms ki ka shigomin ɗaki"?.bata i'da gamawa ba zulaiha ta shaƙo wuyanta sosai har dai da ta kaita bango tana kakkarin aman wahala,cikin ɓacin rai da baƙin ciki zulaiha ta ce"kina tunanin Allah zai barki da abinda ki ka yiwa jinina?yarinya bata ji ba,bata gani ba kin ɗora mata lalurar dole?to wallahi sai na kashe ki na kashe banza". Amira ce da ta shigo ɗakin yanzu taji abinda ke faruwa ta sheƙa da gudu tana kiran mutane,sosai ɗakin ya cika da mutane kun san gidan yawa ɗuuu kowa ya shigo.wanda bai san abinda ya faru bama yanzu ya sani,hajiya kaka ma ta shigo don tana cen tana kukan abinda ya faru,mero ma ganin kakan tana kuka ita ma sai ta hau kukan sai yanzu ne da suka jiyo ihu suka firfito har mero. Da ƙer aka cire hannun mama daga wuyan hajiya iklima ta haɗa wata uwar zufa sosai,kamar wadda ta yi babban yaƙi,hannunta na kan wuyanta tana murzawa ta samu waje ta zauna a bakin gadonta,tana tarin wahala. Sosai hankalin kowa ya tashi da jin duk abubuwan da suka faru,wasun su sun yadda wasu kuma basu yadda ba,hajiya kaka tana kuka ta ce"kai gaskiya zulaiha inyamurai sunyi asara da suka haifo ki a matsayin ƴarsu,yanzu kuma bayan hanyar da ki ka saka ƴarki shine ki ka biyo kishiyarki har ɗaki zaki kashe ta?ah to wallahi ba agidan nan za'ayi kisan kai ba,zo ki fita cen garinku na ƴan obwa musho,kije cen ki yi,idan kinga da ma-ma ki shiga boko haram ko kuma ƴar kidnapping amman mu ba'a nan ba". Tana faɗar haka taja ƙeyar mama har ɗakinta tana tsaye ta ɗibi kayanta ta fito,sai dai me?sai ga yaya Aliyu ya shigo kallon mama sosai ya yi,sannan ya kalli hajiya kaka wacce fici-ficin idanuwanta suka kuma komawa ciki sosai,alamar rashin mutunci take ji ko kallon Aliyu ɗin ma bata yi ba. "Mama lafiya me ya faru?ya na ganki da aƙwati kuma?" Duk alokaci ɗaya ya jerowa mahaifiyar tasa tambayar,mama ta kallesa cikin tausayinsu sannan ta ce"Aliyu yau zamana agidanku ya ƙare,zan tafi da kewarku amman ga ƙanwarku nan,i'ta kaɗai ce mace acikinku don Allah ku kulamin da i'ta kamar ina nan?ga ƙaninku da ke makarantar ƙwana shima ku kulamin dashi don Allah". Kasa gane maganar mahaifiyar tasa ya yi,kansa ya yi masa nauyi sosai harshensa ya kasa furta komau har maman ta fita baki ɗaya daga cikin gidan,da sauri yabi mahaifiyar tasa,gudu ya ke sosai a motar sai dai yana zuwa titi yaga ta hau mota,da sauri yabi motar hankalinsa duk a tashe. A babbar tasha aka ajje ta,tana fitowa taga Aliyu ya biyota,ta gyara zaman mayafinta sannan ta ce"Aliyu yanzu sai da ka biyoni?da ka zauna kusa da ƙanwarka ka lallashe ta,don a yanzu tana buƙatar mai taimakonta akusa da ita,wanda zai share mata hawayenta bayan rashinta. "Mama wai me ya faru da khairat ɗin?wani abu ne ya faru da i'ta?". ɗan murmushi mama ta yi wanda ake ce wa yafi kuka ciwo,babu abinda ta ɓoye mishi tun farko har izuwa yanzu. I'danuwansa suka yi jawur alamar zuciyar Ali gadanga ta motsa bakinsa ya yi masa nauyi sosai,ya ma rasa wani irin mataki zai ɗauka akansu mama iklima?ko da kashesu ya yi ba zai daina jin baƙin cikin ɓatawa ƙanwarsa suna da aka yi ba,ƙanwarsa da ya ke so ya ke ƙauna fiye da kansa?don yana matuƙar jin tausayinta tunda i'ta kaɗai ce mace acikinsu. [03/09, 20:31] Ummu Maher(Miss Green): "Aliyu ba na faɗa maka bane don ka ɗauko mataki,a'a na faɗa maka ne don ka kula da ƙanwarka,kana da gida Allah ya hore maka don haka ka kai khairat gidanka,ban yarda daga yau ta ƙara ƙwana acikin gidan nan ba,saboda nasan abinda zai biyo baya,mahaifinku mutun ne mai matuƙae zuciya musamman idan abu ya fice masa aransa,don haka ka kula,kada ka ce don mun rabu wai zakajo haushinsa,a'a mahaifinka ne kuma shima yana da haƙƙi mai girma akanka don haka a ƙarshe ina ƙara jadda da maka ka kula da ƙannenka kai ne babba don Allah". Cikin kuka ya riƙe hannun mahaifiyar ta su sannan ya ce"haƙiƙa na yi baƙin cikin rabuwa da ke mamana,mahaifiya ta gari,mai son cigaban ƴaƴanta ako da yaushe,aduk inda ki ke ba zanyi ƙasa a guiwa wajen zuwa ba,insha Allag zaki sameni a mai yi miki biyayya ko da bakya nan." Sai ya ƙwantar da kansa a hannun mahaifiyar tasa abin tausayi,ako da yaushe idan ya shugo gidansu idan mahaifiyarsa bata nan sai yaji gidan tamkar kango ne,tafiyar wuni kenan?ina ga kuma tafiyar da mutum zai yi baki ɗaya izuwa wani gari na daban?.a dai dai nan Aliyu ya ƙara fashewa da wani irin kuka mai ciwo,tabbas uwa garkuwa ce a wajen ƴaƴanta,uwa ita ce tushen al'umma. Anan na ke janyo hankalinku ƴan uwa na,muso iyayenmu so na haƙiƙa ba wai son ƙarya ba,musamman ma uwa,uwa ita ce mau tattalin ƴaƴanta da son farin cikinsu a ko da yaushe,uwa ta ƙwammace da taci abinci bata bawa ɗanta ba gwara ta bawa ɗan yaci i'ta ta zauna a haka. Wa'iya zubillahi!a wannan lokacin namu na yanzu wasu sun mayar da iyayensu tamkar bayinsu,sun ƙwammace su farantawa ƴaƴansu da matayensu akansu,tabbas duk mutumin da bai gama da iyayensa lafiya ba,to wallahi ya yi asarar zaman duniya da kuma na lahira,Allah ya tsaremu aminya bamu damar gamawa dasy lafiya,waɗanda iyayensu suka rasu Allah yajiƙansu amin. [03/09, 20:40] Ummu Maher(Miss Green): Kuɗi sosai yaya Aliyu ya ciro a acc ɗinsa ya bawa mahaifiyarsa,yana tsaye har motarsu ta tashi sai Benin,asalin garin iyayen mamanmu. goge hawayen fuskarsa ya yi yana jin wani irin zafi acikin zuciyarsa. *** aranar na bar gidanmu tafiyar da ban taɓa tunanin zanyi irinta ba,ga shi mahaifiyata sanda ta tafi ban sani ba,na yi kuka har na gaji zan shiga sashen hajiya kaka don yi mata sallama,yaya Aliyu ya riƙe hannuwa na yana girgiza min kai alamar a'ah. Ina ji ina gani na shiga motar muka tafi,kewar mahaifiyat dana gidanmu suka taru suka yi min yawa,haƙiƙa bawa baya taɓa tsalla ke wa ƙaddararsa,Allah ya bamu ikon cinye dukkanin ƙaddarorinmu. Yaya Aliyu sai tarairaya ta ya ke tun acikin mota,ni kuwa sai kallonsa na ke ina kuma tausayinsa don nasan dannewa kawai ya ke don ya farantamin amman hankalinsa duk atashe ya ke,fiye da na wa nima. Muna isa gidan da kansa ya fitomin da kayana har cikin gidan na kallesa na yi murmushi idanuwa na da ƙer na ke ganinsu saboda kukan dana sha. "A.ah don Allah ku tsaya anan!ina zaka jemin da wannan gantalalliyar ƙanwar ta ka?". *miss green ce* [23/09, 16:19] Miss Green🍀: *🥚ABIN CIKIN ƘWAI* ummu maher(Miss green)🍀🍏 *sirrinmu* rarrashin mai gida ya yin fushi😃💋🤝 *haba mijina abin alfaharina,haƘiƘa fushinka agareni kanar garwashin huta ne,ka taimaka ka yafemin ko da zan samu sassauci,Allah yabarmu tare my hubby,sai ki shafa hannayensa a hankali* Wallahi ko shaiƊan ne shi sai ya sakko😃😒 *By miss green dr mata😃* 31🟨32 . . . ."haba wannan abu har ina?ƙanwar ka ta yi cikin shege har ta yi Ɓari,shine ni yanzu za a wani kawo min i'ta gida na?a to wallahi ku koma inda kuka fito amman wallahi ni dai ba dani ba". "Ke ce dai zaki bar min gida na,kuma idan naji kin Ƙara zagin Ƙanwata da mummunar kalma wallahi sai kin Ƙwammace baki zage ta ba,ya janyo hannuwa muka shiga gidan. kallonsa kawai take yi da mamaki don da zasu shiga na har bugeta ya yi,hankali na duk a tashe ya ke,wato kowa yasan abinda ya faru kenan?i'ta da take nan har an bugo mata waya an gaya mata,ina zaune a babbar kujera ina kallon saman Ɗakin kamar dai wani hotone aka ajjemin shi a saman Ɗakin. Ina zaune naga yaya Aliyu ya fito daga Ɗaki dagashi sai t.quater da singlet ya shiga Ɗakina wanda na zauna Ƙwanaki dana zo,ba dai wani datti ya yi sosai ba ya shiga ya sharesa tsaf har ban Ɗakin sai da ya share tsaf,sannan ya fito ya sameni na zabga uban tagumi hawaye wasu na bin wasu. Kawai sau naga yaya Aliyu a gabana ya tsugunna ya cire min ta gumin dana yi,ya saka hannayensa ya gogemin hawayen a hankali sannan ya ce"khairat!me yasa baki yadda da Ƙaddararki ba ne?ashe Allah bai i'sa ya jarabci bawansa bane?to daga yay kada na sake ganinki acikin makamancin wannan halin,ni nasan ke wacece fiye da sanin kanki,ni yayanki ne uwa Ɗaya uba Ɗaya,ko da ace abinda ya faru da gaske ne babu abinda zau saka in guje ki,don Allah khairat ki Ƙwantar da hankalinki ki cigaba da rayuwarki kamar da,gidanmu da mutanen gidanmu ki Ƙyalesu ki manta dasu kamar yadda suka kasa fahimtarki asannu gaskiya xa ta yi halinta kinji Ƴar Ƙanwata".ya faƊi hakan da murmushi akan fuskarsa. anty khadija na tsaye ta harƊe hannuwanta akan Ƙirjinta ta wani taƁe bakinta a zuciyarta ta ce daga baya kenan,ammsn bata baru maganar na ta ya fito ba,saboda duk iskancinta tana matuƘar jin tsoronsa. yaya Aliyu da kansa ya shiga kitchen ya dafamin indomie har biyu da Ƙwai wanda yasha su tumatir sai tashin Ƙamshi ya ke,ya dafamin ruwan Ɗumi da madara wadatacciya,har Ɗakin ya kawo min ina ganinshi na yi saurin cire tagumin ina murmushi don naga halin da ya ke shiga idan ya ganni acikin tashin hankali. da kansa ya dinga bani,na kallesa wasu zafafan hawaye na zubowa acikin idanuwa na,na saka hannuwa na gogesu saboda tausayin yaya Aliyu hannuwansa har kakkarwa suke don ya ciyar dani,shima kana ganinsa zai baka tausayi don ciyar dani ya ke amman jijiyoyin kansa duk atashe. na kallesa na fara magana murya ta na rawa na riƘe hannuwansa na ce"Yaya aliyu don Allah ka yi haƘuri kaji?wallahi ban san me ya faru da rayuwata ba?ina cikin ruƊu sosai,akan abinda ya faru dan . . . . .saurin rufemin baki ya yi sannan ya ce"shhh kada in ƙara jin kin yi magana,abu ɗaya zaki yi ki faranta min?shine kada in ƙara ganinki acikin damuwa sam,ki manta komai kamar ma ba'ayi ba kinji?".ɗaga masa kai na yi ina ɗan murmushi ya cigaba da bani abincin sai da na cinyesa tsaf daman na ɗakko uwar yunwa,tun jiya rabona da abinci. maimakon ya ƙeleni ya tafi,sai ya samu waje ya zauna ya dinga bani labari har da na abin dariya,sai gani ina dariya kamar bani ba,daman hakan ya ke buƙata ya tashi ya fita har fita kuma sai ya dawo ya sa ke zama ya ɗauki wayata da ke gefena,ya buɗe ta ya shiga playstore ya buɗemin manhajar arewabook,ya yi murmushi ya ce"yauwa kinga wannan manhajar ina son ki kasance da ita a kullum ammanfa garin karatu kada ki dinga zama ba sallah ko rashin tsafta,duk da dai nasan ƙanwar ta wa aƙwai tsafta."ya faɗi hakan yana murmushi,ya sanya min data har ta wata ɗaya sannan ya bani wayar ya fita. Yana fita na danna number mamana na kirata bugu ɗaya ta ɗaga,na fashe mata da kuka, sosai ta hau yimin faɗa da nasiha sosai nasiharta ta ratsani na bata haƙuri akan bazan kuma ba,ta bawa mamansu waya wato kakarmu sosai ta yi min nasiha itama tare da ƙwantar min da hankali,sannan ta yi min alƙawarin suna nan zuwa idan matar Aliyu ta haihu,sosai na yi farin ciki don ayadda cikin anty khadija ya ke yau ko gobe ma za ta iya haihu don cikin ya yi girma sosai kamar cikin ƴan biyu. ***** Tun safe da abin ya faru hajiya kaka baki ɗaya taƙi sakin jikinta,duk wanda ya shigo sai ya ganta ta rafka uban tagumi,tana zaune yanzun ma mero na ta takalarta faɗa amman taƙi koda kula ta,koda aka kawo abinci ma mero ta takurawa kaka wai sai ta ci,amman taƙi ce tun abincin safe ne acikinta,tunanin halinda khairat kawai take ciki take,anya kuwa ba wani abu aka yi wa yarinyar nan ba?i'ta dai ta yarda da khairat yadda ta haƙiƙa ba ta tunanin za ta aika ta irin wannsn ta'asar. Sallama har sau uku ƴaƴan hajiya kaka sukayi amman bata ma san sunayi ba,Baba usman da Baba auwalu,suma duk sunji abinda ya faru shiyasa suka shigo sashen mahaifiyar tasu don su ƙara jin komai,don dai su har ga Allah basu yarda da abinda aka faɗa ba,don kaf yaran gidannan ta fisu nutsuwa yadda ya kamata,ba tada surutu ko wata fitina ko kuma rawar kai,don haka dole ayi mamakin hakan. Azabure hajiya kaka ta ɗago tana kallonsu don ta tsorata da shigowarsu,ta tsuke fuska ta ce"ko kuma lafiyarku kuka shigomin ɗaki babu sallama".da faɗanta take musu magana,alamar tana cikin tsananin damuwa da kuma ɓacin rai. Ganin haka yasa Baba usman ya fara magana don duk ya fisu sanin kan hajiya kaka ya ce"hmm umma daman hankalinmu ne wallahi duk a tashe,da wata magana da mukaji mara daɗ?shine mukazo muji gaskiyar lamari"?.ya faɗi hakan kansa yana ƙasa don yasan halin mahaifiyarsu maganar da kai ka ke tunaninba komai ba ce to awajenta komai ce. Ai kuwa sai ta ce"yau naji ikon Allah?to su guntsi fesin matan na ku da suka faɗa muku basu gaya muku komai ba?sai ni kuka zo kuka tsare kuke son in gaya muku?to bari in gaya muku, khairat dai ban yarda da abinda ya faru da ita ba,wata ƙulalliyar aka ƙulla mata don haka yanzu inason ku tashi kuje ku samu munfukan matan na ku,ku ce inji ni na ce"sharri aka yi mata kunji"?. dukkansu sunkuyar da kawunansu suka yi,suna son ƙwantar mata da hankali i'ta kuma taƙi yarda da hakan don sun san da ƙer idan baza ta yi rashin lafiya ba,don yadda take son khairat akaf cikin jikokinta,wai don khairat ɗin sunanta taci. Babu yadda suka iya haka suka fice don taƙi basu damar magana,hankalin hajiya kaka bai ƙara tashi ba sai da ta aiki mero kai mata abincin dare aka ce bata nan,anan ne hankalinta ya tashi sosai ta tafi ɓangarensu khairat ai kuwa taci karo da mama iklima tana jin abinda hajiya kaka take faɗa sai kuwa ta ce"hmm ni fa lamarin yarinyar nan mamaki ya ke bani,yarinya sai kace shaiɗan". azafafe hajiya kaka ta juyo ta ce"akanki wallahi idan shaiɗanun yara ne kina nan dasu,amnan wallahi ba akan khairat ba,ke ni fa wallahi ban ma yard daku ba?yadda kuka tsani yarinyar nan zaku iya yi mata komai don daman ba sonta ku ke ba?amman babu komai Allah yana tare da i'ta,don shi Allah ba azzalumin bawansa bane. [04/09, 18:40] Ummu Maher(Miss Green): Sosai mama iklima ta tsorata sa jin hakan sai dai idan hajiya kaka tasan wata bata wata ba,za tayi maganin shegen akun bakinta. *** "Hajiya daman fa ke ca ki ke son wannan yarinyar amman ni daman cen na tsane ta wallahi,tsana mafi muni arayuwata,yanzu ai gashinan ta fito da halinta afili,sai ku gane halinta a'i". Ce war Bilal wanda ya ke danna computer ɗinsa,hajiya Ruƙayya ta yi mamako sosai sai dai ɗan adam ba abin yarda bane musamman ma yaran yanzu,sai dai kawai addu'ah. Wasa-wasa sai ga hajiya kaka ta fara ciwo don ko iya magana ma bata yi,sosai abin ya taɓa ƴaƴanta sunyi kuka har sun gaji kuma kullum magani ake amman shiru. Yaya Aliyu da kansa yazo ya samu Babanmu ya faɗa masa ina wajensa,amman buɗar bakinsa sai ce wa ya yi"ni fa na cire ta daga cikin ƴaƴana idan taso ma ta shiga uwa duniya wannan bai shafeni ba,tunda haka ta zaɓa".sosai maganat ta daki zuciyar yaya Aliyu amman ya daure kawai,don mahaifi ya wuce gaban wasa. Yaya Aliyu san bai gaya min ciwon hajiya kaka ba,sai abakin Rashida naji wacce ks kawomin ziyara akai-akai,ita ma ta yi baƙin ciki,ta yi kuka abisa ƙazafin da aka yi min a kullum bani haƙuri take don haka yanzu damuwata ƙadance akan ta da,yaya salim ma yana yawan zuwa,maher ƙanina da ke skull shima ya dawo yaji duk abinda aka yi min,kai tsaye ya ce ƙarya ne sharri ne,kuma asannu sai ya tona musu asiri. Abinda ya ƙara saka rayuwata acikin garari bai wuce kai kuɗin yaya Bilal da saka ranarsa da jidda da aka yi ba,naci kuka har na godewa Allah,wato ni tawa ƙaddarar kenan?kamar wadda ba tada sa'a a rayuwarta?haka dai na dinga sambatuna ni kaɗai a ɗaki,daman idan na gama aiki na sai in shiga ɗaki in ɗakko wayata in ta karatu a arewabook don ina jin daɗin manhajar anan naci karo da wani littafi wanda miss green ta rubuta silar fyaɗe sosai littafin ya ɗaukemin hankali don kusan abinda ya faru dani shine ya faru da yarinyar cikin littafin,anyi mata fyaɗe amman bata san waye ba?anan naji hankalina ya daɗa ƙwanciya don yarinyar cikin book ɗin ta yi haƙuri sosai ƙarshe kuma komai ya zama labari. Ina cikin karanta book ɗin na jiyo nishin anty khadija sosai hankalina ya tashi na fito farlo,na ganta durƙushe jikin dining table ta riƙe bayanta da hannu ɗaya,da sauri na isa inda take ina ta rafko mata sannu,na yi saurin kiran yaya Aliyu awaya,shima cikin tashin hankali ya taho. *Miss green ce* [23/09, 16:20] Miss Green🍀: 33🟫34 . . . .muna zuwa kai tsaye labour room aka kaita duk ta galabaita sosai,sa ƙer take nishi duk hankalinmu atashe muka zauna a reception ɗin bayan sun shigar da i'ta ɗakin ƴan haihuwa. Na kalli yaya Aliyu wanda duk a ruɗe ya ke na ce"bro ka kira mutanen gida mana susan halin da ake ciki?".girgiza min kai kawai ya yi alamar baya buƙatar hakan. Munfi awa biyu a zaune sannan likitab ta fito ta ce"ta kasa haihuwa da kanta suna tunanin ma operation za'ayi mata,likitan ta tambayi mijinta?yaya Aliyu ya bisu zuwa wani office. Data na da ke kunne naji saƙonni na ta shigowa,sunan Rashida da na gani ne yasa ni duba saƙon na ta,anan na ke gaya mata abinda ke faruwa,na ce"Rashida ni naso ya faɗawa mutanen gida don baki gani ba wallahi ta sha wahala sosai". "Ai gwara kada ya gaya musu,kin san dai yanzu a halin da ake ciki,ni bana son su ganki ma tunda su basu yarda da ƙaddara ba,kuma abinsu babu bincike,yanzu hajiya kaka ma tana cen rai a hannun Allah kuma nasan duk sanadin wannan abin ne". wata irin muguwar faɗuwar gaba naji ina hawaye na ce"Rashida kina son ki ce min hajiya kaka ce tace babu lafiya?innalillahi yanzu a gida take ko a asibiti?kuma me ya janyo ciwon na ta?". Duk alokaci ɗaya na rattabo mata waɗannan tambayoyin?ganin hankalina ya tashi sosai yasa ta fara ƙwantarmin da hankali sannan ta ce"khairat kada kice zakije gidanmu ki ƙelesu aƙwai lokacin zuwan,Hajiya kaka addu'arki take buƙata ba wai kuka ba,idan ki ka yi mata addu'ah ko a i'na take Allah zai amsa,don Allah khairat kada ki ɗaga hankalinki kinji don Allah". Muna cikin wayar mijinta yaya Aliyu ya amshi wayar ya ce"khairat kada ki ɗaga hankalinki babu abinda zai faru da hajiya kaka kinji".goge hawayen fuska ta na yi ina jin kaina ya yi min wani iri kamar zai tsage gida biyu. A haka har yaya Aliyu ya dawo ya sameni ganina riƙe da kaina wanda ke barazanar rabewa gida biyu ya ce"khairat me ya ke damunki?kanki ne ke ciwo".?duk babu amsa don haka ya saka bayan hannunsa kan goshina yaji mugun zafi kamar wuta,yana cirw hannuna daga kan goshina sai yaji na tafi luuuuu. Sosai ya tsorata ya fara girgiza ni yana kiran sunana,amman ina sai na yi sharaf a hannunsa,wani irin salati ya saka da gudu ya ɗaukeni kamar ƴar tsana yana ihu yana kiran likitocin. Da sauri likitocin suka bayyana,suka sakani a gadon marasa lafiya suka yi wani ɗako dani,yaya Aliyu fa ya zama kamar wani mahaukaci sabon kamu,ga matarsa tana labour ga ƙanwarsa babu lafiya,ya rasa awani bigire zai kira wannan ƙaddarar ya ɗaga hannayensa biyu sama yana ce wa"ya Allah ina roƙonka don tsarkin sunayenka tsarkaka Allah ubangiji ya bawa waɗannan bayin na ka lafiya ƙanwata da kuma matata. Da ƙer likitoci suka dai-daita numfashi na amman ina wani stage wanda addu'ah kawai na ke buƙata,waya ta dana ajje i'ta ce ta fara ringing yaya Aliyu ya ɗauka yaga an saka mamana,shahada ya yi kawai ya ɗauka ya kara a kunnensa hawaye na fitowa daga cikin idanuwansa. "Haba khairat me yasa ki ke ajje wayarki ne ki tafi wani wajen ina ta kiranki baki ɗaga ba"?.hankalin yaya Aliyu ne ya ƙara tashi ya ce"a'aaa mama ni ne Aliyu ne". Gaban mama ne ya faɗi sosai ta ce"a'a to ina khairat ɗin"?. Kasa haɗa kalma ɗaya ya yi wacce mama baza ta gane komai ba,ya yi dauriya ya ce"eh daman na shigo ne yanzu ta ajjs wayar a farlo i'ta kuma tana maƙontanmu nan". Ajiyar zuciya mama ta yi sannan ta ce"to ka aika mata da wayar inason muyi magana da ita ne"?. Jikinsa ne ya yi sanyi sosai da jin abinda mahaifiyarsu ta faɗa bakinsa yana rawa ya ce"am daman mama ni yanzu zan koma da gaggawa ne na kai khadija asibiti labour take".ya faɗi hakan yana jin bai ƙyauta ba ƙaryar da ya yi wa mahaifiyar tasu. "Ayya to Allah ya sauketa lafiya,to nima ina kan hanya insha Allah daman suprise na yi muku,ni da mama muna kan hanya". Gabansa ne ya yi mummunar faɗuwa da ƙer ya aro dauriya suka yi sallama,ya leƙa khairat wadda aka saka mata oxigien saboda numfashinta da ya ke tafiya ba dai dai ba. Wasu hawaye ne suka zubo masa yasa bayan hannunsa ya goge,ya samu kan wani benci ya zauna yana kallon kyakkyawar fuskar ƙanwarsa wadda ke kan screen ɗin wayarta,ya shafa fuskarta a hankali yana kuka ya ce"sister Allah ya baki lafiya,Allah ya tona asirin waɗannan mugayen mutunen waɗanda sukayi silar rashin lafiyarki,da kuma silar mutuwar auren mahafiyarmu." fashewa da wani matsanancin kuka ya yi,yana jin zuciyarsa na yi masa zafi sosai,yana zaune yana kukan wata nurse ta fito cikin farin ciki ta ce"congrat munyi nasarar cirowa matarka babynta mace yanzu haka uwar na ɗakin hutu,babyn kuma tana nan." Bin nurse ɗin ya yi har ɗakin ya hango kyakkyawar babynsa sai wulga fararen hannayenta take fafare ƙal,kamanninta da khadija kamar ta yi ka ki komai iri ɗaya. A hankali yaje ya ɗauki ƴarsa ya sumbaci goshinta sannan ya yi mata huɗuba,da sunan khairat wato Rahama. Har yanzu khairat bata dawo dai dai ba,khadija kuwa tuni ta warware kamar ba wadda aka yi wa operation ba,ƴan uwa har sun fara zuwa,sai dai ko sau ɗaya Aliyu bai gaya musu rashin lafiyar khairat ba,ya tashi ya tafi wajen ƴar uwarsa,har yanzu bata san inda kanta ya ke ba. Ya yi kuka har ya gaji,Salim da maher zuwansu kenan Aliyu ke shaida musu abinda ke faruwa da ƴar uwarsu,da gudu suka ɗunguma zuwa ɗakin da aka ƙwantar dani,dukkansu sun ruɗe sai kuka suke yaya Aliyu yana ta basu baki shima yana share hawayen da ya cika masa ƙwarmin idanuwansa. Ko zuwa wajen khadijan basu yi ba suka zauna kowannensu ya riƙe hannun khairat suna ta tofa mata addu'o i. ***** Aranar mama ta sauka ita da mahaifiyar ta,asibitin suka fara sauka kai tsaye ɗakin da khairat take ya ƙwatanta musu,kasa ƙarasa shigowa mama ta yi ta kasa magana bakinta sai rawa ya ke,a hankali ta ƙarasa wajen khairat ta rungume ƴarta a ƙirjinta tana wani irin kuka mai tsuma rai,yanzu ƴar ta ce ta dawo haka?baki ɗaya ta canja kamanni acikin awanni,yarinya ƙarama amman Allah ya jarabce ta da ƙalubale kala kala. Mahaifiyar mama i'ta ke rarrashin mamanmu su yaya Salim ɗin ma kuka suke sosai,sun kasa rarrashin mama don basu san ma me zasu ce mata ba,don suma neman masu rarrashin suke. Tsakar dare na fara ɗan motsa ɗan ya tsana yaya Salim da ke gefena ya ɗaga fuskarsa da sauri don bai san sanda bacci ma ya ɗaukesa ba,mama da ke kan sallaya ta tashi da sauri sukayo kaina su duka,kakarmu,yaya Aliyu,mama,yaya Salim,maher.dukkansu suka rufu akaina suna yimin sannu. Murna da farin ciki suka cika zuƙatan waɗannan family,hawaye na fitows daga fuska ta na ce"mama na".da sauri ta amsa tana shafa fuskata i'tama kuma tana hawayen. Na fara samun sauƙi sosai don ƙwanana uku suka sallameni,ita ma anty khadija an sallame ta muka wuce gida baki ɗaya,sai dai tun a asibitin sai da yaya Aliyu da khadija suka hau sama suka faɗo,don muraran ta nuna bata son mu koma gidanta,yaya Aliyu ya ce ai kuwa bata isa ba sai dai ita tabar gidan don duk duniya bashi da kamar mahaifiyarsa da kuma ƙannansa musamnan khairat wacce take mace. **** "Oga mun gano yarinyar da wannan ɗan matsiyaciyar ya ke so,mu kashe ta ne ko kuma mu barta?".ce war ɗaya daga cikin yaran Alhaji Damas,baƙi ƙirin dashi kamar zunubi. Sassanyan lemo Alhaji Damas yasha sannan ya ce"ni bana taɓa yin abuna ba tare da ba yi wa mutum mai kankat ba,ba zaku kashe ta amman zaku yi mata ƙanin mutuwa ta yadda zai san ce wa ni dashi ba ɗaya bane,ta yaro ƙyau take ba ta ƙarko."ya faɗi hakan yana miƙewa tsaye yaran nasa suka bishi abaya.yana saƙa mummunar ƙuduri akan Jidda wacce ta kasance budurwa ga Bilal. Zama na da mahaifiyata yasa yanzu na ɗan fara sakin jikina,ga shi ko da wasa bata bari na in zauna ni kaɗai saboda abinda likita ya ce kada a barni ni kaɗai saboda b.p ɗina ya hau sosai,kuma duk ta silar tunanin. Ranar suna Yaya Aliyu ya ce baza ayi suna ba,saboda yasan abinda hakan zai kawo,barka ma kawai da ƴan gidansu sukazo sai da akaso ayi faɗa,wai mama tazo ta zauna gidan ɗanta wai ta ƙwaso tsohuwarta inyamura sun taho tare. Wannan magana ta tsayawa mama sosai,a take mutuwar aurenta ta dawo mata sabuwa fil,hawaye masu zafi suka zubo mata,lallai su mama iklima sun cuce amman babu komai kansu suka cuta don har awajen Allah ta fisu tunda dai ita bata taɓa cutar dasu ba. **** Hajiya Inna ta kalli ƙawarta hajiya kaka ta ce"yanzu Ramatu haka zamu yi ta zama kina tare da wannan ciwon da aka rasa gane kansa,kullum abu ƙara gaba ya ke ni wallahi gani na ke ma kamar a mafarki".ta faɗi hakan cikin damuwa. Mero da ke gefen Hajiya kaka tana ɗan yi mata tausa,itama duk shirmenta yanzi ta ajjesa a gefe tunda hajiya kaka ba lafiya. Alokacin su Baba Abdullahi suka shigo,Baba Bashir,Baba auwalu Baba ƙasim, suka zauna suna gaishe da hajiya inna ta amsa itama tana musu ya mai jiki,suka amsa mata da sauƙi sannan hajiya inna ta ce"a'ah lafiya na ganku ku dukanku kunsha manyan kaya haka?". Baba Auwalu ne ya ce"ai shi yaya Abdullahi ba tare muka fita dashi ba,yanzu dai shigowa ne dai muka haɗu dashi to shine ya ce daman zaizo duba umma ne,amman mu mun kai kuɗin Bilal ne har da saka ranarsa." "Ikon Allah to Allah ya sanya alkhairi". Suka amsa da amin suna kallon mahaifiyar tasu wacce ke kallansu itama har zuciyarta tana jin daɗin ganin kan ƴaƴanta a haɗe. Bakinta ya fara motsi alamar tana son yin magana,mero ce ta lura da hakan ta ce"la kaka nason yin magana".ta faɗi hakan da farin ciki don ta damu da ciwon hajiya kaka. A hankali Baba Ƙasim ya saka kunnensa dai-dai bakin Hajiya kaka,jin abinda take faɗa ne yasa ya kalli ƴan uwansa da sauri. Kuyi haƙuri gobe da safe zakuji update me yawa. *Miss green ce* 35🟩36 . . . .kallon mamaki suke ta bin ɗan uwansu dashi sannan Baba Abdullahi,ya ce"lafiya naga duk hankalinka ya tashi?me ya faru me ta faɗa maka?".ya faɗi hakan yana kallon ɗan uwansa. Wata uwar zufa ya sharɓe sannan ya ce"ta ce wai ko da ta mutu a cika mata burinta na auran Bilal da kuma khairat".ya faɗi hakan yana sunkuyar da kansa. Murmushi Baba Abdullaho ya yi sannan ya ce"babu komai ai mu bamu i'sa mu tsallake duk wani abu da tace ayi ba,fatan mu dai Allah ubangiji ya tashi kafaɗarta".ya faɗi hakan cikin damuwa sosai don da za'a dawo da ciwon jikinsa da ya fi kowa jin daɗin hakan,don mahaifi yafi gaban wasa. Baba ƙasim ya ce"ammam kana ganin yaya wannan haɗin ya yi kuwa?kana ganin gashi shi hae mun riga da mun kai masa kuɗi,gashi kuma ta yi maganar khairat?kuma ga abinda ya faru da rayuwae yarinyar?". murmushi Baba Abdullahi ya yi sannan ya ce"hmm Ƙasim kenan?me ye amfanin gida bai ƙoshi ba akaiwa dawa?ai ko aure ne dashi ba rana aka saka mai ba sai ya aure ta,tunda ba shi ke da kanshi ba mu muka haifesa,kuma zancen abinda ya faru da khairat ni ban yarda ce wa hakan ya faru ba,sannan ko da ma ya faru ɗin dole ne sai ya zauna da ita tunda dau ita ƴar uwarsa ce,idan har bai rufa mata asiri ba waye zai rufa mata?"ina tambayarka ƙasim".?shiru baba ƙasim ya yi don yaga yayan nasu ya ɗau zafi shiyasa ya yi shiru ya sakawa abin albarka kawai,tunda dau bashi da ta cewa don su duk abinda yayansu ya yanke shi suke yi basu taɓa saɓa masa bisa umarninsa ba,yadda kasan mahaifinsu don kunsan ance babban ya uba. Hajiya inna ta ce"hmm ni wallahi wannan haɗin har zuciyata daɗinsa naji,tun da dai wannan yarinyar ai ƴar uwarsa ce,ai wannan haɗi ya yi daɗi wallahi".ta faɗi hakan zuciyarta fes,don ko yanzu Hajiya kaka ta nunawa matan ƴaƴanta darasi akan sharrin da suke ƙullawa khairat,don haka tasan zuciyoyinsu kamar zasu fashe za ta yi,kowaccs mata agidan so take Bilal ya ce yana son ƴaƴansu amman shi ya yi kunnrn uwar shegu harkokinsa kawai ya ke. To wannan maganar sosai ta hargitsa ƙwanyar ƴan gidanmu,musamman ma waɗanda daman ba so na suke ba,daga ni har mahaifiyata su mama iklima dukkansu jikinsu ya yi sanyi,wato ita wannan yarinyar duk muguntar da suka yi mata,ƙarshe sai dai ta zamo mata alkhairi,inji masu iya magana suka ce hassada ga mai tabo taki ce. Daga ni har mahaifiyata babu wanda yasan wannan maganar,saboda tunda mama tazo ko hirar ƴan gidanmu ba ballan tana ma har muji komai. Yaya Aliyu kuwa yasan komai don Baba Abdullahi ya kirasa ya faɗa masa komai,sannan ya ce kada a sake a gayawa ita khairat ɗin gaya mata kamar zai janyo wata matsalar,sannan suma ƴan gidanmu duk iyayenmu sunja musu kunne sosai akan kada a faɗawa Bilal har sai an ɗaura aure. **** "yanzu kai mukhtar saboda wannan lalatacciyar yarinyar ka ke kuka?yarinyar da agidannan har ciki ta yi shine don na ce baza ka aure ta ba,shine yanzu zaka sakani agaba kana kuka kamar wani yaro?"To wallahi ka buƊe kunnuwanka da Ƙyau ba zaka auri wannan yarinyar ba irin tsiya irin inyamurai,ni banda ma ubanka da ubanta ciki Ɗaya suke me zaisa ma in haƊa iri dasu,Kaji dai na faƊa maka don ni na tsani haƊa aure irin na kakarku ta haƊa kara da kishiya waje Ɗaya azo ayi ta masifa to ni haƊin nan ba dani ba,don haka ka maida hankalinka,bara'atun ma da ta liƘe maka ta yi ta gama don babu Ƴar da zaka aura ehe kaji dai na faƊa maka".tana faƊar hakan ta yi gaba abinta. Sosai mukhtar yaji haushin wannan mummunan zagin da mahaifiyarsa ta kewa sahibarsa khairat,sam ko a mafarki ba zai yarda ce wa khairat za tayi cikin shege ba,sai gashi ana yi mata Ƙazafi da ta yi ciki,tabbas zaiyi amfani da aikinsa na lauya ya tsaya tsayin dafi akan wannan Ƙazafin da aka yi wa baiwar Allah. ****** "yanzu Alhaji Ɗan na wa ne zai auri wannan yarinyar wacce ta zubar da mutuncinta tun awaje har ta Ɗakko ciki,shine ni za'a laƘabawa Ɗana ita saboda anga bai damu da kowa ba". "Hajiya RuƘayya haƘiƘa zanyi miki abinda baki taƁa zata ba,idan ki ka Ƙara ce wa khairat ta yi ciki?me yasa ku mutane arayuwarku kanku kawai kuka sani?muƘaddara ma hakan ya faru?ita sai aƘi aurenta saboda wannan?mata nawa ne suka yi cikin shege agidan iyayensu har suka haihu kuma hakan bai sa an sakesu ba?sai ita za'a ce baza a aureta ba?no possible ace kuma Ɗan uwanta bazai rufa mata asiri ba?abinda zan gaya miki shine,duk ranar da ki ka Ƙara zagin khairat kisan da ce wa zaki yi nadamar da baki taƁa tunani ba kinji na gaya miki,ruwan ki kiso auren ruwanki kiƘi so?"yana faƊar hakan ya yi fitarsa cikin tsananin fushi. A tun rayuwar aurensu Abdullahi bai taƁa fushi da ita irin na yau ba,sam bai da faƊa ko hayaniya mutum ne shi mai tsananin haƘuri kafin kaga abinda zai saka shi fushi ana daƊewa,daƁar ta zauna akan kujera wacce take tree seater azuciyarta tana tunanin ta yadda za'ayi wannan auren alhalin ranta bai so. ****** Na fara zuwa makarantar jami'a Ado bayero university kano,ina karantar fannin law(lauya),ban taɓa tunanin zanyi ƙoƙari kamar yadda na ka yi yanzu ba,saboda halin dana tsinci kaina har yanzu babu wanda ya faɗamin zancen aure na da yaya Bilal ko awajensu Rashida ban tsinci zancen ba,ga mama da muke tare itama bata sani ba ko abakin su yaya Salim kuma babu wanda bai san zancen acikinsu ba. Muna zaune a aji muna ɗaukar lecture,wata ƙawata Salima ta ɗan buge ni kaɗan ta ce"hmm Rahma ga fa mutumin ke nan?wallahi yana matuƙar burgeni sosai,handsome dashi". Banza na yi mata don ni sam hankalina baya wajensa yana kan wani note dana ke dubawa,ƙamshin turarensa yasa na ɗago don ƙamshin turarensa sak dana yaya Bilal. Ina ɗagowa muka haɗa ido dashi kyakkyawa ne sosai ba laifi,sai dai ko kaɗan bai kai yaya Bilal ba,na rintse idanuwa na ina jin zuciyata tana ƙuna sosai don tuno da yaya Bilal,na yarda ayanzu a tunanin yaya Bilal akashi ɗari yanzu babu goma aciki saboda yadda mama take ƙoƙari sosai akan in rage tunanin ko da kaɗanne. Hankalina yana cen kan tunani wanda na ƙwana biyu banyi ba,sosai ya ƙurawa khairat ido kamar zai cinye ta,yarinyar tana matuƙar burgesa sosai yana son mutumin da bai damu da duniya ba,wanda babu ruwanshi da tashin hankali so silent,bai taɓa tunanin zai auri mace mara mutunci irin matarsa ba,ga shegen surutu kamar aku amman kuma bata taɓa ganinshi da gemon arziƙi ba,idan kaga tana wani lallaminshi to tana son yin wani abu da kuɗine to zai ga kalolin tarairaya kala kala. Yana cikin tunanin monitor ɗin ajin ya shigo yana ta yi mai magana amman baiji ba,hankalinsa yana kan kallon khairat sai da monitor ɗin yaɗan buga desk ɗin sannan ya dawo cikin hankalinsa,duk kunya ta ishesa khairat ɗin ma hankalinta na cen tunani bata ma san wainar da ake toyawa ba,Salima sai dariya take ƙasa-ƙasa taɗan bangaji khairat ɗin sannan itama ta dawo cikin nutsuwarta,duk ɗagowarta sai sun haɗa ido dashi ta takura sosai tana addu'ar ya fita ko ta huta da wannan kallon. Ina dawowa daga makaranta naga yaya Aliyu da yaya Salim harda maher muka gaisa dasu hankalina na kan mama don ban jiyo muryar ta ba,ina zuwa falon naji tsit babu sai ƙarar tv dake kunne,abin ya bani mamaki don nasan mama afalo take zama gabana ya yanke ya faɗi,to ina mama taje?babu mai bani amsa don haka kai tsaye na shige ɗakinta wanda take ƙwana da ita da kakarsu. Sosai ta yi mamaki gani babu kowa,sai taji kanta har ya fara sara mata tabbas uwa ta dabance tunda mamana tazo bata taɓa barina ni kaɗai na yi tunanina ba,hankalinta na kai na tana bani labarai kala-kala ni kuma inyi ta dariya. Ina cikin wannan halin suka shigo,sai naji duk haushinsu na ke ji kamar su suka suga mama ta tafi,ana cikin hakan Anty khadija ma ta fito,ta wani kalleni ta watsar Khairat na hannunta. Yaya Aliyu ya ce"khairat sai kiga mama ta tafi ko?ki yi haƙuri lil sis bata son ki sani ne shiyasa ta tafi amman ta ce zata dawo ƙwanan nan."waau hawaye ne suka fara zubomin ina kukan na ce"wayyo mamana!yanzu waye zai dinga rarrashina ?mamana tana da lokaci na,bata son in shiga wani hali".sai na fashe da kuka kamar ƴar yarinya. Yaya Salim ya ce"haba khairat kamar wata ƴar yarinya insha Allah mu zamu dinga rarrashinki kamar mama tananan".ya faɗi hakan yana ɗago haɓata wadda ta gama jiƙewa da ruwan hawaye. Cire hannunsa na yi daga kan haɓata na ce"a'ah yaya Salim ba zaku iya kula dani kamar mama ba,ku mazane dole ko ta wajen ƙwanciya bacci zamu rabu,amman mamana har baci muke tare da ita,ni dai wajen mamana kawai zan koma". Na faɗi hakan ina kukan shagwaɓa Maher ya ce"kai anty khairat jibe kifa ƙatuwa dake kina wani kuka harda shgwaɓa ni idan na kula ma harda majina".?ya faɗi hakan cikin sigar zolaya. Da gudu na tashi na fara dukansa yana karewa da fillon kujerar,ni kuma ina kuka ina dukansa,su Yaya Aliyu sai dariya suke Anty khadija ta kallemu ta watsar sannan ta tashi tsaye ta ce"hmm irin wannan taɓara har ina haka,anbi duk an sangarta yarinya kamar wata ƴar baby".? Sosai yayannin na wa suke ta mana dariya,babu wanda baiji abinda anty khadija ta faɗa ba dukkansu dai sunji haushin maganar amman a fili kamae basuji ba suka barta kamar wata mahaukaciya,ba taso yin shirunsa ba don abin ya bata haushi yadda ko albarkacin gaisuwa bata ciba amatsayin matar yayansu kuma Ƴar uwarsu. **** Sosai hankalin Bilal ya tashi jijiyoyin kansa duk sun tashi ruɗu-ruɗu haka za lika idanuwansa sunyi jawur kamar gauta ya ce"yanzu mama ni za'a haɗa da wannan mahaukaciyar yarinyar wacce na tsana arayuwata?yanzu abinda Baba zaiyi min kenan?is no possible hakan ya faru bazan taɓa iya auren wannan yarinyar ba,wallahi dana aureta gwara in auri mahaukaciya wacce ke yawo bola-bola insan abinda na aura,yarinyar da ta gama gantalinta atiti,to wallahi ba umarnin kaka ba ko umarnin meye ne ni bazan aure taba". "don Allah Bilal idan har ka isa kana ganin kai wuyanka ya isa yanka kanka ɗaya damu da kuma mahaifiyarmu?to don Allah kada ka aureta?sakarai kawai wanda bai san inda ya ks mishi ciwo ba".ya faɗi hakan yana matsowa inda Bilal ɗin ya ke. Alhaji Abdullahi ya kalli Hajiya Ruƙayya sannan ya ce"ke kuma na gode da abinda ki ka yimin?amman ki sani daga ks har ɗanki babu wanda ya isa ya juyani akan wannan maganar,ƙanina ma Malik daya ƙalubalanci abin yanzu sama-sama na ke dashi kai bama shi ba koda mahaifiyarta ce ta nuna ba taso to bata isa,a ƙarshe ina ƙara jan hankalinku da ku kula sosai da abinda zaije ya dawo matuƙar kuka nuna min isa". Yana faɗar hakan ya wuce fuuu abinsa,Hajiya Ruƙayya ta kalli ɗan na ta sannan ta ce"my son mahaifinka mutunne mai kafiya akan abu,muddin yasa abu a gabansa to sai ya ci masa,don haka ka yi haƙuri kawai amman fa idan ka aureta ni na sakaka ka gana mata azabar da zai sa da ƙafarta tabar gidan,kuma sannan ban yarda ka kusance ta ko d sau Ɗaya ba. *Miss green ce* Hmm ku kasance da wanman littafi mai suna Abin cikin ƙwai aƙwai babbar tafiya nan gaba,mai cike da ƙalubale,ban tausayi,ban dariya,da sauransu ku dai ku kasance da ummu maher miss green,sannan aƙwai alƙawarin dana yi muku na koyar da girke-girke insha Allah ban manta ba sai anan gaba. *A C Ƙ* MISS GREEN *37⬜38* . . .da sauri Bilal ya ce"Allah ya tsareni da ko shiga ɗakinta don ban san abinda zan tarar ba,na tsani wannan yarinyar tsana mafi muni arayuwata,zan cigaba da addu'ah da kuma lallaɓa Baba Allah yasa kada in auri wannan annobar".yana faɗar hakan ya yi waje abinsa cikin zafin zuciya da kuma ƙuna. bai san adadin rashin son ta da ya ke acikin zuciyarsa ba,ko son kallonta bai yi balle kuma har ya zauna inuwa Ɗaya da'ita bai fatan hakan ta faru don matuƘar hakan ya faru to tabbas aƘwai babbar matsala agaba. ***** Ina yawan jin faɗuwar gaba,na rasa me ke janyo min hakan,na kasance acikin ruɗu sosai,ban san wanda zai rarrashe ni ba,shiri na ke sosai don yau so na ke zanje gidan Rashida don mun ƙwana biyu bamu haɗu ba,wata atamfa ta na ɗakko ɗinkin riga da siket atamfar holland ce ja yellow da ratsin ja,sosai na yi kyau acikin atamfar kamar ka ɗaukeni,haka kawai naji inason yin ƙwalliya na shafa hoda da janbaki ja amman maroon sai ƙwalli da maskara,wow gaskiya na yi ƙyau sosai daman gani da shape irin na coco cola sai na yi wani ƙyau kamar kasace ni,na yi park ɗin gashina a baya daman gani da tsayin gashi amman kuma kamar roba haka ya ke,na yi ɗaurina ture kaga tsiya.na yafa mayafi na ja amman da followers yellow kaɗan,na ɗauko dogon takalmina high hill,sosai na yi kyau kamar zarah acikin wata,na ɗauki wayata da ƴar fos ɗina suma suk red ne.ina fitowa muka haɗe da Anty khadija afalo,ta kalleni sama da ƙasa ta ce"ke kuma sai ina?".Tambayar ce taban mamaki don bata saba ganina ina gantali ba. Na ce"daman zanje gidan Rashida ne mun daɗe bamu haɗu ba",taɓe baki ta yi sannan ta ce"oky amman kin san dai baki gama aikinki ba ko?".Ta jeho min wannan tambayar ta rainin hankali,sosai tambayar ta bani mamaki don nasan dai tun safe na gama komai harda wankin kayan khairat,to kuma wani aiki ne zanyi?. "Ki ka tsaya kina kallona ko kin gama aikinne?".kasa magana na yi saboda ban san me zance mata ba,ni ba mutumce mai musu ba ko jayayya ma ban iya ba sai dai ka gaji ka yi shiru. Na ce"to idan na dawo ma zan ƙarasa aikin".na faɗi hakan inawa little khairat kiss akumatu na yi tafiya ta ko hangenta banyi ba.taɓe baki ta yi sannan ta kalli ƴar ta khairat ta ce"oh ke dai Allah yasa kada ki yo wannan mai mummunan halin,kawai an tashi an laƙabawa yarinya sunan wannan mara mutuncin,ga sunan ubana dana uwata ba'a saka ba sai na wannan banɗararriyar."ta faɗi hakan tana bawa Khairat mama. *** Tun akan hanya wani ya ke ta bina amman ko kallon ƙurarsa banyi ba,ya yi parking ɗin rantsatsiyar motarsa a gabana.na juyar da kaina gefe na tsaya ina kallon ikon Allah,wani mutumine ya fito daga cikin motar sanye da glass ya ce"Hajiya oga ne ya ke son yin magana sa ke".kallon tsaf na yi masa sannan na ce"ok kawai ya ganni a hanya sai ya ce wani zai yi magana dani to ka ce masa bazan tsaya ɗin ba".na yi wuce wa ta. Daga gidan Yaya Aliyu naira ɗari ne zai kaika gidan Rashida na shiga keke napep na yi gaba abuna,sai dai tunda na shiga motar na hango wannan motar abaya tana bina har zuwa ƙofar gidan Rashida. Na rasa me zance saboda haushi,na fito da kuɗin na bashi cikin fushi na shiga gidan,ko waiwayensa ban ƙara yi ba,a farlo na same ta tana cin abinci da gudu ta taho ta tarbeni tana ce wa"kai sis na ji daɗin zuwanki".har muka zauna Rashida bata sake ni ba kamar wani zai ƙwaceni. Na ce"ni don Allah sakeni bayan ma ko zuwa inda na ke biki yi ba?Yau watanku uku da aure amman kin manta da zamana".dariya i'tama ta yi sannan ta ce"hmm ai gidanku bazan iya zuwansa ba,saboda anty khadija sam bana shiri da ita don ni bana son rainin hankali da kuma wayo".na ce"hmm".kawai ba tare dana ƙara ce wa komai ba. Na ce"wai ni Rashida ya naga kin ƙara wani fari ne da cika idanuwa?".Dariya ta yi sannan ta ce"hmm ai nan da 7 month zaku zo suna". Rungume ta na yi ina dariya na ce"ah ki ce mun kusa zama manya?". Ta ce"ni kuwa ya naga ko ɗan gyaran amare baki fara ba?ai wallahi Khairat baki da mutunci ace zaki auri yaya na amman sai a duniya na ke ji"?. Kallonta na yi ƙuri na kasa ce wa komai,mamako da kuma ruɗu suka cika ƴar ƙaramar ƙwaƙwalwata,na ce"hmm wai Rashida me yasa ki ka fiye wasa ne?Ta yaya za'a ce za'ayi biki na amman baki sani ba?"a'i kema kin san ba zai taɓa yiwu ba".na faɗi hakan ina kallonta. Sosai mamaki ya game ƙwaƙwalwar Rashida ta ce"wai kina nufin baki san za'ayi aurenki nan da sati biyu masu zuwa ba?".Ta faɗi hakan tana kallona. Da sauri na tashi tsaye na ce"haba Rashida kada ki sanya zuciyata ta buga da waɗannan kalaman na ki maras tushe?Don Allah ki faɗamin abinda ke faruwa"?. Ɗan huras da numfashi ta yi sannan ta ce"hmm khairat nasan za kifi kowa farin ciki dajin wanda zaki aura,Yaya Bilak shine wanda zaki aura,har an kai kuɗi da komai tun wata uku da suka wuce".sosai na waro idanuwa duka waje na ce"Wai Rashida kin tabbatar abinda ki ke faɗamin gaskiya ne kuwa"?.Kallon banza ta yi min sannan ta ce"ai kin san na saba yi miki haka"?. Rasa tudun da fawa na yi na ce"lallai Rashida ni mai sa'ace kiga duk tsayin shekarun dana yi da dakon bawan Allahn nan azuciyata ashe nan kusa zan aureshi".na faɗi hakan ina rungume da filo a ƙirjina,Rashida ta ce"ah to kinga mune manyan ƙawaye kuma ƙannan miji ba?".Ta faɗi hakan tana kai min dukan tsokana. Sai dai tun yanzu na fara tunanin wani irin zama zamuyi da Yaya Bilal?Yadda ya tsaneni kamar mutuwarsa?lallai aƙwai babbar matsala a wannan rikitattan zaman na mu. Ranar dai na yi yinin jin daɗi,Rashida ta ce"baki tambayeni mutuniyarki Nadiya ba"?.murmushi na yi sannan na ce"hmm Rashida ni fa yanzu gwara inyi nesa dasu don zama dasu ba alkhairi ne arayuwa ba,kina ganin dai halin dana fa ɗa saboda su,ni tunani na ma kada Yaya Bilal ya zargeni akan hakan kinga bazai taɓa ganina da mutunci ba".?Na faɗi hakan kamar zanyi kuka. Cikin tausayina Rashida ta da fa kafaɗa ta sannan ta ce"Khairat kada ki yi wannan tunanin,ba kowani tunani ɗan adam ya ke sakawa a zuciyarsa ba,saboda kada wataran ya rasa tunanin mw zai yi,don shima tunanin da na shi lokacin,kuma yana da kyau ki kyautata kyakkyawan zato a karan kanki,kada ki yadda da duk abinda mutane zasu faɗa akanki,ke dai tunda kin yadda da kanki shikkenan,sauran ki barwa Allah zai miki sakayya da gaggawa." Goge hawayen fuska ta na yi sannan ce"Hmm Rashida wannan ƙazafin da aka yimin ya kasa gogewa acikin zuciyata,sunyi min illar da bazan taɓa warkewa ba,sun cutar min rayuwata,sun wargazamin farin cikina,ina rayuwa da mahaifiyata da ƴan uwana cikin aminci da kuma ƙaunar juna,amman yau duk ina wannan Rashida?Ya tafi har abada bazai dawo ba".Na faɗi hakan ƙwalla na fitowa daga cikin idanuwa na. Sosai Rashida ke bani baki sannan ta ce"kibar komai ba komai ba,insha Allah muna nan zaune zakiga sakamakonsu,insha'Allah khairat ba zaki taɓa taɓewa ba,komai ya yi farko yana da ƙarshi,yanzu bikinku tare za'a haɗa dana yayyin ki biyu". Tuni na fito da idanuwa na waje na ce"ikon Allah da kuma su waye?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"hmm buɗe dai kunnenki sosai kiji,Yaya Salim da Mero,Yaya Aliyu da Maryam".har dafe ƙirjina na yi sannan na ce"oh ni wannan aure aƙwai rikici to shi Yaya Salim daman yana son mero ne?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"ina a'i wannan duk haɗin tsohuwa Hajiya kaka ne". sosai na ke dariya sannan na ce"caɓɓi lallai Yaya Salim har kuka sai ya yi,saboda shi arayuwarsa yana son mace ƴar boko,to yaya kenan?tunda i'ta dai mero ko aji ɗaya bata taɓa shiga na boko ba". Nan dai muka cigaba da hirarmu har ta rakoni waje,ta ce"khairat amman na yi mamaki da bro Aliyu bai gaya miki zancen aurensa ba"?.Dariya na yi sannan na ce Hmm wata ƙila baya son asani ne?kin san halin matarsa,ni fa wallahi ya ƙara ɗin ma saboda Anty khadina sai a hankali wallahi,ni ɗinma ɗaga mata ƙafa kawai na ke saboda matsayinta na matar yaya na,saboda san bata iya magana ba". Rashida ta buɗe baki za ta yi magana sai ga Yaya Aliyu mijinta da Nadiya ta wani hakimce agaban mota.sosai na yi mamakin ganin hakan na kalli Rashida na ce"ikon Allah sai kallo su kuma yaushe suka zama masoya har haka?". dariya Rashida ta yi sannan ta ce"haba Khairat kamar baki san Mama iklima bane?sun neme sa ne kuma yanzu gashi sun samu,ni dai Allah na saka agabana kullum goshi na yana ƙasa ina roƙar Allah ya fiddani daga zaluncinsu ya bani haƙurin jure duk wani cin kashinta,da i'ta da Yaya Aliyun". suna ƙaraso wa muka gaisa da Yaya Aliyu ya amsa da fara'arsa muna cikin gaisawa Nadiya ta ce"honey zo mu tafi jiri na keji bana son tsayawa".A'i da sauri naga Yaya Aliyu ya bita suka yi saman bene. Har suka hau ban daina kallonsu ba na juyo na ce"Rashida Alkah ya baki haƙurin jure komai, ya ƙwato miki mijinki a hannunki". Muka yi sallama akan za tazo waje na awannan satin,abin mamaki ina fitowa daga gidansu Rashida naga wannan motar a ƙofar gidan,na buga wani uban tsaki kusan awata huɗu amman suna zaman jiran gawon shanu. Hanyar titi na yi ko waiwayonsu banyi ba,har na tsayae da keke napep kawai sai naga wannan mutumin ya fito yaje wajen me keken ya nuna masa wani kati,ai da gudu mutumin ya tafi,ni kuwa haushi duk ya kama ni,na gallawa mutumin harara wani a mummurɗe dashi,na ce"wai don Allah bawan Allah sata na yi muku kome?kun dameni sai bina kuke?". Murtuke fuska ya yi sannan ya buɗe baki zai yi magana,aka buɗe murfin motar,sosai na buɗe idanuwa na ina kallon wanda ya fito daga cikin motar ƴar pos ɗin dake hannuna ta faɗi a ƙasa. *Miss green ce* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com *A C Ƙ* MISS GREEN *39⬜40* . . . .ban gama mamakin ba sai da ya matso har kusa dani sannan na buɗe baki na a hankali na ce"daman kai ne"?.Murmushi ya yi har fararan haƙoransa suka buɗe sannan ya ce"Eh ni ne duk da ni ban taɓa ganinki ba?Amman nasan ke ko da a tv kin taɓa ganina,zan gabatar miki da kai na duk da nasan kin san sunan nawa,Ahmad A.Abubakar,commisioner of police bani da aure ayanxu amman ina da niyyar yi ƙwanan nan tunda dai yanzu na samu wadda na keso". sunkuyar da kaina ƙasa na yi,kaf duniya ina tunanin babu macen da za tace bata son Ahmad don babu abinda baagi dashi,ƙyau,kuɗi,addini,ilimi,tarbiyya,kamala,sanin ya kamata,kai har dama waɗansu abubuwan. Ganin na yi shiru sai ya ce"a gaskiya ni ada na fitar da yin aure arayuwata saboda bazan ɓoye miki ba na taɓa yin aure acen baya sai dai gaskiya ko kusa banji daɗin auren ba,saboda banyi dacen mata ba,zanso inji sunanki baiwar Allah don naga kamar wayo ki ke son yimin ina ta zuba ba tare da kin faɗa min sunanki ba?". a hankali na ce"sunana Rahma amman ana kirana da khairat". "Wow nice name,sunan mahaifiyata ne da ke gaskiya naji daɗi,ammsn ina son ki faɗamin kina da ra'ayina ko kuwa?Don gaskiya ni arayuwata bana magana biyu,kawai idan har ina son abu to babu tabbas shi ɗin na keso babu mai canjamin tsari na,don Allah khairat inason ki faɗamin gaskiyarki akaina?Ni dai har ga Allah kin tafi dani baki ɗaya,na sadaukar da aikina na awa kusan huɗu saboda ke,wanda atarihi na ban taɓa yin hakan ba". Sunkuyar da kaina na yi don a gaskiya bazan ɓoye masa komai ba,don ayanzu an bada ni kuma ma gaskiya ko da ba'a bada ni ba,maƙalalliyar zuciyar nan ta wa tana wajen Yaya Bilal,duk da babu abinda Yaya Bilal zai nunawa Ahmad ɗin sai dai kawai fari,amman banda wannan babu abinda zai nuna masa. A hankali na ce"kayi haƙuri C/M ayanzu haka har an saka ranar aure na nan da sati uku masu zuwa za'ayi bikina,amman ka yi haƙuri gaskiyar daka baƙata ita na faɗa maka".na faɗi hakan ina sunkuyar da kaina ƙasa. Wani mugun jiri yaji yana ɗibarsa duk da jikinsa yadda ya ke kamar rainon ƴan rastling amman sai da ya kusa faɗuwa,ya buɗe kyawawan idaniyarsa sannan ya ce"khairat haƙiƙa kin burgeni da faɗamin gaskiya da ki ka yi amman ko babu komai inason ƙulla zumunci da gidanku,idan an tashi ɗaurin aurenki zanzo,ga wayata sakamin number ɗinki".?Ya faɗi hakan yana jin adadin zafin zuciyarsa na ƙaruwa,ciwon kansa nasan tashi masa ƴan awanni da haɗuwa da yarinya yaji kamar zai mutu idan bai aure taba,gaskiya wannan yarinyar tana da sa'a sosai don matan da suka amsa sunansu mata masu ji da kuɗi da komai,sunsha zuwa wajensa da furucin soyayya amman ko kallon ƙurarsu baiyi yanzu gashi kan yarinya ƙarama wacce a ƙiyasinsa bata fi 17 zuwa 18 ba. Samun kaina na yi da murmushi na amsa na saka masa na bashi,ya yi murmushi sai naga kawai hawaye suna zubo masa ya ce"khairat Allah yasa albarka acikin wannan auren na ki,idan babu Albarka Allah ya wargazar ko ƴata Inaas ta samu uwa tagari kamarki". Buɗe idanuwana na yi sanna na ce"au daman kana da ƴa ne?".Murmushi ya yi sannsn ya ce"ina da ƴa shekararta biyar amman yanzu mun rabu da mamanta tana hannun mahaifiyata,kullum burinta in samo mata momi amman na kasa hakan tunda bab haɗu da wacce na keso ba,sai yanzu Allah ya yi gashi kuma wani mai sa'ar ya rigani,to shikkenan ni zan tafi khairat saduwar Alkhairi". Tafiyarsa ma kaɗai abin kallo ce ina tsaye naga sun tsaya akusa dani ya ce"khairat idan babu damuwa shigo mu sauke ki agida?wannan titin babu kowa kuma bai kamata ki tsaya ke kaɗai ba,alhalin kuma kina amatsayin mace,macen ma mai daraja". Samun kaina na yi da yarda dashi na shiga muka tafi,har mukaje bai ƙara ce wa komai ba nima kuma bance ƙala ba,da zan fita har na saka ƙafufuwana awaje ya ce"khairat"!. Juyowa na yi cikin mamakin jin kirana da ya yi,na juya ina kallonsa na sunkuyar da kaina don bazan iya kallon cikin idaniyars ba,don yana da ƙwarjini sosai. Ya ce"khairat idan na yi miki ƙyauta zaki amsa"?.Ya kunnomin wannan tambayar na ce"zan amsa C/M tunda daga hannun mutum mai alfarma ta fito kuma mai mutunta mutane". Ɗan murmushin jin daɗi ya yi sannan ya ɗakko wani envelope ya miƙomin,amsa na yi cikin nutsuwa sannan na ce"na gode!ka gaida min da Inaas". Sosai naga murmushi ya bayyana akan fuskarsa saboda aduniya yana son mai son nasa,musamman ma kuma Inaas ƴarsa ya ce"naji daɗi khairat insha Allah zan kai gaisuwarki wajen Inaas". Nima murmushin na yi sannan na ce"to na gode sai anjima".ina faɗar hakan na juya zan tafi gida sai naga Yaya Aliyu da Anty khadija zasu fita. Tsoro ya kamani don nasan sun riga da sun ga C.M don haka na sunkuyar da kaina,ganin hakan yasa M.C fitowa suka gaisa da Yaya Aliyu sannan ni kuma na yi cikin gida kunya duk ta isheni. ina shiga Anty Khadija ta shigo ita ma sai naga tana wani washe min baki ta biyo ni har ɗakina lokacin ina cire kaya da ɗaurin ƙirji ajikina, sai kuwa ta ce"am daman khairat tambayarki zanyi"?.Ɗan ɗaure fuska na yi kaɗan don nasan tambayar daza ta yi kenan na ce"uhm ina jin ki"?. Sai ta nemi waje ta zauna ta ce"yauwa me ye kuma haɗinki da Commisioner of police"?.Tambayar ce tazo min abaza ta sai na ce"babu komai sai zumunci". Sai kuwa ta ce"a'ah fa khairat bana son ƙarya ni dai a iya sanina kaf ƴan uwanmu ban taɓa jin ance ɗan uwan mu bane,sai dai idan saurayinki ne?Ammsn gaskiya kuwa idan haka ne kin more saurayi mutum har mutum a tsaye kamar shi ya yi kansa,ga kuɗi ga komai,kuma naji ma ance ɗan sarauta ne ko"?.Ta faɗi hakan tana washe baki. Ban kula taba sai kuma ta ce"amman khairat yanzu sabida Allah ai an kusa bikinki sai dai ya yi haƙuri,amman wallahi ni dai da so samu ne ki aureshi don ni har yafi min yaya Bilal wanda a kullum ya ke wulaƙanta ki". Banza na yi mata sannan na yi shigewa ta banɗakin dake manne ajikin ɗakina ina mamakin shegiyar gulma irin ta anty khadija. Ganin banyi magana ba yasa ta tashi ta fita,babu abinda M.C ya ɓoye wa Yaya Aliyu a game da haɗuwarmu,ya amshi number yaya Aliyu ya ce"idan auren Khairat ya tashi ku faɗa min".sosai Yaya Aliyu yaji daɗi sannan suka yi sallama da M.C ya shige mota. Bai dawo gidan ba ya shige mota don ɗakko mama a filin jirgi da ƴan uwanta har uku,saboda bikin khairat don Yaya Aliyu ya yi mata bayani sosai amman fa mama ta yi baƙin ciki sosai,don gani take ai itama uwa ce kuma ya kamata ayi mata uzuri a nemi shawararta don za'ayi wa ƴar ta aure ba tare da saninta ba,badon Aliyun ya faɗa mata ba sai dai taji a gari kuma ga auren Salim da kuma Auren Aliyu ɗin,mama ta dinga yi wa Aliyu faɗa akan ƙarin auren nasa,amman sai Aliyu ya yiwa mamansa bayani sosai na abinda yasa zai ƙara auren,itama maman tasan wasu daga cikin halin Khadija ɗin, ta yi musu fatan alkhairi da samun zaman lafiya mai ɗorewa. *** "Ahmad lafiya naga yau duk idanuwanka sun kumbura kamar ka yi kuka?me ya faru da kai"?.Hajiya Ramatu ce ke yi wa ɗanta C.M wannan tambayar?. Babu abinda ya ɓoye wa mahaifiyarsa akan Khairat,ya ƙara da faɗin "Hajiya yanzu mata nagari sunyi ƙaranci acikin wannan al'ummar tamu,za kiga mata suna shiga ba-ga matan aure ba ba-ga ƴan mata ba,haƙiƙa babu abinda yasa ni son khairat sai wannan Hajiya shigar tama kaɗai kamar ta matan aure ce,uwa uba tarbiyya." "Ka yi haƙuri Ahmad Allahn daya jarabce ka shi zai baka mace tagari,wacce zaka yi alfahari da ita,khairat kuma ka cireta aranka kada ka faɗa halaka tunda dai kaga ita yanzu ta kusa zama matar wani,kuma kasan neman aure cikin aure haramun ne". Suna cikin maganar Inaas ta taho da gudu ta rungume Abbanta tana ce wa"ireally miss u my dady".ɗaga ta sama ya yi yana mata wasa suna ta dariya gwanin ban sha'awa. **** Sosai aka shiga hidamar biki,Anty khadija har da tafiya gida yaji wai don yaya Aliyu zai ƙara aure kuma ya munafunce ta,Alhmdlh Hajiya kaka ta samu lafiya sakamakon wajen magani da aka kaita wadda ƙawarta Hajiya Inna ta kaita. Kuma aka tabbatar musu ce wa asiri ne. Ai kuwa Hajiya kaka na samun lafiya ta sanya rigima wai sai dai in dawo gidan ayi buki anan,don dole muka dawo har Mama. Ƴan gidanmu na nan da halinsu na ƴan munafunce2,Mama ta hure kunnunanta ko nemansu bata yi ba,wanda dai yazo wajenta shikkenan,don maman Arman kullum tana wajenmu don duk muna ɓangaren Hajiya kaka,su Mama Iklima baƙin ciki kamar zai kashesu tun daga kan haɗin da aka yi har zuwan mama gidan,don gani suke kamar ta dawo ne,don yadda suka tsani mutuwarsu haka suka tsani mama. ***** "Jidda don Allah ki yi haƙuri abisa duk abinda ya faru,wallahi bana son yarinyar nan dole kawai za'ayi min,na yi miki alƙawarin ko shiga ɗakinta ma bazanyi ba". Murmushi jin daɗi jidda ta yi sannan ta ce"hmm gaskiya ni dai duk haka banji daɗi ba,amman ba komai ka riƙemin alƙawari. Nan dai suka gama ƴan hirarrakinsu na masoya,sannan ya bawa jidda check na kuɗi ta siya wasu abubuwan don hatta kayan ɗaki shi ya ɗauki nauyin yinsu. **** Alhaji Damas ya ce"goje ayau na ke son nunawa ɗan talikin nan bai isa ya ce zai ja dani awajen ɗana morewa da amaryarsa ba,zan nuna masa shi har yanzu yaro ne ƙarami,zan koya masa babban darasi wanda sai ya yi dana sanin taɓani,zan koya masa hankali da kuma jan kunne yadda ya kamata,maza ku tafi ko kawo min ajiya ta". *miss green ce* *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com [23/09, 16:20] Miss Green🍀: 41. .. . . 42 Bilal yana tafiya Jidda ta shiga gida tana shiga gidan kuma wani yaro ya shigo ya ce"wai inji Bilal wai jidda tazo"?.Ɗan murmushi jidda ta yi sannan ta ce"oh yau kuma A.D soyayyarcs bata ƙare ba ko kuwa?".Ta faɗa wa mamansu Bilal ne yazo bari taje,mamanta ta "ikon Allah ai naga yanzu ya tafi kuma daman bai tafi bane ki ka dawo"?.ɗan murmushi jidda ta yi sannan ta fita tana ƙara jin son Bilal aranta. Irin motarsa sak ta gani a ƙofar gidansu babbar jip mai shegen ƙyau,ta ƙarasa ta ɗan ƙwanƙwasa ganin ba'a buɗe mata ba,janyo ta taji anyi cikin motar,ta buɗe idanuwa sosai saboda tsoro,wani mummunan mutum ta gani akusa da ita yasha malun-malun fara ƙal,dariya sosai ya ke ɓaɓɓakawa sannan ya ce"kada kiji tsoro na ƴan mata amaryar wannan satin".sai ya ƙara ƙelƙelewa da dariya. Sosai taji tsoronta ya ƙaru ta ce"don Allah bawan Allah kai waye"?. Babu abinda Alhaji Damas ya ɓoye mata na dangan takarsu da Bilal na yadda suke takun saƙa. Sannan ya ce"ina son ki bani haɗin kai akan abinda na keson inyi,bujeremin dai dai ya ke da mutuwar Bilal da kuma iyayenki,idan ki ka bani haɗin kao zan baki kuɗi mai tsoka wanda har ki gama rayuwarki baki ƙarar dasu ba,yanzu abinda na keso dake ki faɗawa iyayenki ce war zaki fita da Bilal siyayya". watso masa manyan idanuwanta ta yo tsoro ƙarara ya bayyana a idanuwanta,ji take tamkar za tayi fitsari saboda tsoron mutumin babu yadda ta iya haka ta kira waya ta shaidawa mamanta zasu fita da Bilal". Kai tsaye babban gidansa na shaƙatawa suka isa,suna zuwa yaransa suka fito suka buɗe masa ƙofa,duk jikin jidda ya yi mugun sanyi ga wani mummunan tsoro da take ji. Suna shiga ya kalleta sannan ya ce"ki saki jikinki jidda kada ki sake ki nunamin tsoro,don wannan harkar mun fara ta kenan,har sai naga bayan abinda na keson gani". A takure take dashi wani abu taji an shaƙa mata a hancinta tun daga nan bata ƙara sanin inda kanta ya ke ba,sai tashi tayi ta jita acikin mummunan yanayi,ta yi yunƙurin tashi taji ta kasa tashi ta fasa wani irin mugun kuka mai cin rai,wato daman wannan mutumin ya kawo ta nan ne don ya wulaƙanta mata rayuwa?a satin ɗaurin aurenta?yanzu me zata ce wa Bilal idan hwt ya gane ce wa ita ba budurwa bace?hankalinta ya yi mugun tashi ta saki wani kuka me mugun ƙarfi. Da kansa ya shigo ya kalleta sosai sannan ya ce"jidda wannan abinda na yi miki nima ba ui sane amtsayin ramuwar gayya akan Bilal,saboda yadda ya keson wulaƙanta ni a idon duniya,shiyasa na nemi wannan hanyar don baƙanta masa,idan ki ka yi gangancin faɗa masa wallahi duk ida kika shiga sai na nemoki,bazan taɓa barinki ba". ya turo mata wata jakar kuɗi sannan ya ce"wannsn kuɗin duk na kine,idan kinso ki sakasu a account,idan kinso ki barsu?idan kika haɗa kai dani babu abinda bazan miki ba". yana faɗar hakan ya cillo mata mukullin gida ya ce"wannan mukullin ɗaya ne daga cikin gidajs na waɗanda na keji dasu,shine na baki shi halak malak,gidane ns haya mai part 50 dai yadda ki ka yi dashi yanzu ya zama naki". habawa kunsan mutum da kuɗi tuni Jidda ta saki jikinta da Alhaji Damas,tun daga ranar ta zama kamar wata yarinyarsa,kafin ƙwana tara na aurenta,sai ta yi wa iyayenta ƙarya tace sun fita da Bilal alhalin tana wajensa,aƙwai ƙawarta Wata Rabi'atu babu abinda bata sani ba na dangantarka Damas da kuma Jidda. Saboda kuɗi yasa ta yi shiru da bakinta tunda ana ɗan gutsira mata,sosai jidda ta kashe kuɗi saboda gyaran kanta don tasan ayadda take,naira na gugab naira dubu ɗari biyar haka ta bayar wai duk don ta dawo budurwa. Sosai iyayenta suke tuhumarta akan kashe kuɗinta,amman da ya ke tana musu ƙarya da Bilal sai suka daina tuhumarta ta cigaba da wandaƘarta da kuƊaƊa,sosai ta ware kuƊi don siyan wasu kayan kitchen da sauran abubuwa. Alhaji damas ys samu yadda ya keso,don haka yanzu wani kallon tara saura Ƙwata ya kewa Bilal,gani ya ke tamkar fankonsa ya ke ganinsa,tunda wadda ya bawa amanarsa,ya Ɗauketa matsayin mai tarbiyya to fa ta watsar da komai ga Alhaji damas,ta bashi komai ta yadda shi Bilal Ɗin ko alfarmar riƘe hannunta bai samu ba. sosai wannan abu yake masa daƊi saboda ko ayanzu ya gama da Bilal, gamawar har ya mutu bazai taƁa mantata ba. **** koda aka tashi yin dinner babu yadda Rashida bata yi dani ba,akan inje dinner Ɗin naƘi zuwa tunda dai ni ba sona ake ba,to kuma me zanje inyi?Don yaya Bilak bazai ji kunyar wulaƘanta ni awajen mutane ba. Da Rashida tarasa yadda za tayi dani sai taje ta sanu yaya Aliyu ta gaya masa komai,yazo ya yi min faƊa akan inje,kuma su yaya salim ma duk zasuyi idan har banje ba baza suji daƊi ba,haka dai na haƘura amman can cikin zuciyata tsoro fal. Ana cikin maganar hajiya kaka ta fito daga kinta baya sun gama faɗa da mero.sai kuwa ta ce"kai Aliyu rabu da ƴar banza,ina cewa nan naji kina gayyatar ƙawayenki fatin?sai yanzu za'a wani zo ana wani rarrashinki akan kije?to yasin kada kije ni daman haka zanso sai in hakimce akan kujerarki ince ni ce uwargida. Duk wanda ke wajen sai da ya yi dariya sosai,ni kuwa kallonsu kawai na ke,ɗaurin aurena da za'ayi da Yaya Bilal shine kawai ya tsayamin aƙoƙon zuciyata,ko wani irin zama zanyi dashi oho?. Ƙwalliya aka yimin sosai wacce ni da kaina sai da na yaba kaina,wani farin les ne wanda ya gaji da haɗuwa gashi yaji ruwan stones sai walƙiya ya ke,kamar ka ɗaukeni,ƴar pos ɗina da kuma takalmi na duk ash ne suma sunji ruwan stone,diri na sosai ya fito da ya ke ni dirarriyar macece,sai na haska na yi wani irin bajajjan ƙyau wanda ya amsa sunansa aƙyau,head ɗina ma arsh ne sai net golden shima sai walƙiya ya ke,aka yafamin shi akaina. "Wow gaskiya amaryarmu kinyi ƙyau sosai,gaskiya yaya na zaiyi santin kyaun nan".cewar Rashida wacce ke ta faman ɗauka ta a hoto kamar babu gobe. Bansan lokacin da naji wani hawaye yana zubomin ba,da gudu na tafi naje na rungume mahaifiyata tsam kamar wani zai ƙwacemin ita,i'tama ɗin rungume ni ta yi tana ɗan buga bayana tana rarrashina,har cikin zuciyarta take jin babu daɗi arabuwa da tilon ƴarta mace da zata yi. Su mero ana gefe ansha ƙwalliya sai ka rantse ba meron hajiya kaka bace,ganin khairat na kuka dai yasa duk jikinta itama ya yi sanyi sosai,ta koma gefe ta rakuɓe tana kallon uwarta hansai wacce ke ta shirinta cikin haɗaɗɗiyar atamfarta super wacce Hajiya kaka ta bata. Itama da gudu taje ta rungume hansai tana ta kuka,Hajiya kaka ta ce"kai ku ganemin wani shashanci,don kunga iyayenku na wajen suna ƙefta muka idanuwa ku taso kuyi kuka shine zaku faramin kuka kamar gidan mutuwa?to wallahi ba dani ba,duk shegiyar da ta ƙaramin kuka yasin sai na saka jikana fasa aurenta". dukkanmu juyowa mukayi muna kallon hajiya kaka,wacce ta yi mirsisi kamar ba ita ce ta yi maganar ba,ta ɓantari guntun goronta ta saka abakinta tana tauna,ganin duk muna kallonta sai kuwa ta ce"meye ne kuma kuke kallona?To wallahi kuruwa ta kurr akanku,ina ƙwanannan aka samu wata shegiyar ta yi min asiri cikin matan ƴaƴana?duk da ban yarda da hakanba,don ni dai naci dubu sai ceto,mai dambu kafin ta mutu ta barmin tsari ajikina.kunga kuwa kuma sai dai kuci kanku".ta faɗi hakan tana zare fici-ficin idanuwanta. Dariya mero ta tintsire da ita sosai sannan ta ce"ah to mudai ma idan mayun ne ai sai dai kece kika shafamin?Tunda nidai Babana ƙaninki ne,ita kuma khairat kece ki ka haifi Babanta,kinga kuwa sai dai daga kene wannan matsalar". Hawaye kaka ta farayi sannan ta ce"Allah ya isa na mero da wannan zagin da ki kayimin,kuma wallahi ki yi asannu,don ba ƙaramin aikina bane in saka jikana ya fasa aurenki". Dariya sosai mero ta yi sannan ta tashi taɗan riƙe doguwar rigarta mai kalar blue da fari da ƙaton takalminta me tsini kalar blue,ta tashi a hankali don takalmin shirin faɗar da ita ya ke,a kunnen hajiya kaka taje ta raɗa mata wani abu,ai da gudu ta fita Hajiya kaka tana ce wa"wallahi uwarki hansai ki ka faɗawa magana bani ba,ƴar banzar yarinya mara kunya".ta faɗi hakan tana fashewa da kuka. Kunsan me mero ta raɗawa hajiya kaka?Hmm ku matso kunnuwanku kuma kuji,cewa ta yi to idan ya fasa aurena ke zai aura ki haifa masa yara. kun san kuwa dole maganar ta yiwa hajiya kaka zafi,har aka fara tayi party ɗin bani da niyyar tashi,mama sai rarrashina take amman kukan ƙara bulbulowa ya ke tamkar dai an buɗe famfo. Itama hajiya kaka na bata tausayi sosai,ta rungumeni tana bubbuga bayana sosai da ƙer dai hawayen ya tsaya.Rashida tana tsaye itama kukan take tana sharewa. Tabbas dole ne khairat ta yi kuka,saboda ko ba don komai ba sai abinda ya faru da ita,tasan halin yayanta tsaf yana da zargi sosai,bazai taɓa amsarta amatsayin matarsa ba,musamman yadda taga mahaifiyarsu na nunawa akan auren yaya Bilal da khairat,ta kasa gane cewa komai muƙaddari ne daga Allah,Daman Allah ya ƙaddara khairat matar Yaya Bilal ce babu yadda kuma za'ayi don Allah ya ƙaddara faruwar hakan. Da gudu Rashida ta taho ta rungume khairat,ta bayanta tana ta kuka itama,tuni suka fara bawa Hajiya kaka haushi ta ce"Innalillahi gaskiya nidai ku fitarmin daga ɗakina tunda babu wanda ya mutu balle ku sakani agaba kuna kuka,kamar za'a kaita inda za'a dinga figar namanta ana miya dashi?Haba abinnan ya yi yawa wallahi,duk kowa ya tafi wajen partyn har wannan uwar rawar kan mero ta tafi amman ke kina zaune kina aikin kuka." Mama ce ta rarrashemu mu duka har bakin motar da zata ɗaukemu sai da ta kaimu sannan muka shiga ita kuma ta dawo,ƴan uwanta da sukazo tare muka tafi,don ita ta ce baza ta jeba,don haryanzu zuciyarta bata mata daɗi idan ta kalli gidan mijinta da ta bari abisa sharrin da aka laƙabawa ƴarta,shi kuma Malik ba tare da binciken komai ba ya ɗora mata laifi,bayan wannan ma har da tukuicin saki,ta goge hawayen da suka zubo mata. Hajiya kaka na kallonta tausayin ta duk ya cika mata zuciyarta,ita fa har yanzu bata yadda da abinda aka faɗa akan khairat ba,tabbas aƙwai saran ɓoye acikin lamarin. **** wani irin mummunan bugawa naji gabana ya yi,hango Jidda wacce ta gaji da haɗuwa wajen yin ado da ƙwalliya,ga gogan A.D a kusa da ita,ta saƙalo hannunta ta bayansa ana musu hotuna,na kalli kujera ta babu kowa akai,na rasa tudun dafawa na tsaya kawai,ganin abinda ke faruwa yasa Rashida zuwa wajena,ta riƙemin hannuna ta kalleni sosai cikin dakiya ta ce"khairat ki nutsu fa,kada ki diririce yadda ki ke aduk sanda kiga yaya Bilal,muje ki zauna".ta riƙe hannuna har kan kujera ta. Na zauna duk jikina a sanyaye,ina kallonsu ta gefe,ko ƙura ta basu kalla ba hotunansu kawai suke cikin farin ciki,kana kallon fuskokinsu kasan cike suke da son junansu. Juyar da kaina gefe na yi ina ɗan kallon mutanen wajen,hall ɗin ya cika ɓam,kamar ba gobe kowa sai harkokinsa ya ke,sai dai fa ƴan gulma sun kasa sun tsare don suga abinda zai faru. Ƙawaye na da suka zo sai rungumeni suke muna hotuna,suna dariyarsu sai dai suma sun fuskanci ce wa nifa ko tani mijin ma ba ya yi,wata ƙawarmu Safiya ta ce"hmm ni dai idan baka mutu ba ka yi kallo?ki duba kiga namiji har namiji amman khairat ki ka damu sai kin auresa,yanzu ai gashinan ya samu kyakkyawa irinsa,sun barki sai ka ce wata bolarsu". wani malulu ne ya tsayamin aƙoƙon zuciyata ƙwalla ta sauka akan fuskata,wata me suna Hajara ɗaya daga cikin ƙawayen namu ta ce"Haba Safiya ai bai kamata kice haka ba,shifa ubangiji babu ruwansa da mai kyau da kuma mara ƙyau,idan Allah yasa ka auri miji mai kyau dole ne ya kula da kai,matuƙar yana so ya gama lafiya".. . . . .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:21] Miss Green🍀: 43. . . . .44 . . .taɓe baki Safiya ta yi sannan ta ce"hmm ni dai duk da haka wallahi ina jiye mata zama da miji irin wannan,yawancinsu kansu kawai suka sani,babu ruwansu da mutum za kiga har wani ɗagawa matar kai suke wai su gasu masu kyau,ko kuma kiga ana miki layi agida na neman mijinki". "To Safiya ko ma dai menene ta auresa,don haka daga baya kenan,Allah dai ya basu zaman lafiya".cewar Hajara. Ni dai sunkuyar da kaina kawai na yi,sai hotuna ake a hakan ni kuwa hankalina sam baya kansu,na tafi duniyar tunanin halin da zan sinci kaina aciki,don yaya Bilal sam bai son haɗa inuwa ɗaya dani. Tunda akazo wajen ko kallon ƙurata Yaya Bilak baiyi ba,hankalinsa duka yana ga jidda wacce take wani yimin kallon tara saura ƙwata,ni dai Allah2 nake atashi daga wajen don duk jikina amatuƙar sanyaye ya ke. Cen sai ga Hajiya kaka ta zo ansha gwaggwaro itama leshinta fari ne tas,ta yi sosai farinta na salin fulani da kuma kyaunta ya fito sosai,kai tsaye ɓangarena ta taho,ta kalleni sheƙeƙe sannan ta ce"yau naga ikon Allah ke saboda ba'a sonki sai suka matsa cen ke shine suka barmin ke anan?To yanzu zanji dalilin yin hakan?yadda waccen mara kunyar ta matsa sosai jikinsa kema haka zaki yi,yo in banda kalan dangi ai kece ma ƴar uwarsa amman shine zai wani matsa cen gefe,zanji abinda ya kawo wannan wariyar." tana faɗar hakan ta yi gaba abinta,ina janyo mayafinta don in hanata amman sai da taje,ta kusa dasu maryam ta wuce wacce ke zaune kusa da Yaya Aliyu sai zuba soyayya ake,ta wuce kusa dasu Yaya Salim da mero,su dai ba lallai ka gane basa son juna ba,don dukkansu sai hotuna ake gwanin sha'awa. "Inye au daman kai Bilal sakarai ne?tun daga yanzu mace ta fara juya ka?yadda uwarka ke juya ubanka?ah lallai su Ruƙayya za'a ɗauki darasi anan,kana wulaƙanta ƴar uwarka saboda wannan yaloluwar yarinyar wacce ko ƙugun arziƙi ba tada shi,aba kamar muciya an ɗaura mata zani,shine ka ke wani rawar ƙafa da rawar kai,kai ga me mata ko?to wallahi ka sake ka cuci jika ta Allah ya isa". Tana faɗar hakan ta dawo inda na ke ta janyo hannuwana fuuuuu,sai gani gaban Yaya Bilal,na tsaya da ƙer ƙafufuwa suna ta rawa saboda tsoro da fargaba. "Yauwa tsaya nan!". Hajiya kaka ke faɗar hakan ta ce"yauwa kema tsaya adinga yaƙe bakin dake tunda tallan makilin suke,ana wani hoto ana yaƙe haƙora kamar wasu masu tallan makilin".ta faɗi hakan tana harararsu. Abinda kaka bata sani ba,ashe duk ana jinta acikin lasifiƙa don kusa da lasifiƙar take,haushi sosai Bilal yaji akan wannan cin fuskar da kakarsa ta yi masa,don kakar tashi ta ƙara jin haushi sai ya riƙe hannuwan Jidda ƙam kamar wani zai ƙwace masa ita. Sai kuwa kaka ta ce"Hmm ai kin ɓur inji tusa,ai idan baka mayar da ita ciki ba,kai baɗan Ruƙayya da Abdullahi bane,shasha mara sanin ya kamata,ke kuma kina nan kamar wata ƴar tsana da wani jememmen jikinki". sosai aka saki dariya awajen,Hajiya Ruƙayya abinda surukar tayi ya tsaya mata sosai,kaɗan ya rage ta yi kuka tsabar takaici,wata ƴar uwar Hajiya Ruƙayya ta ce. "Wai ni Anty har yanzu wannan masifaffiyar tsohuwar bata daina rashin mutuncin nan ba?kawai ki saka yara agaba,don ba'ason jikarki,to uban waye yasa ta nace sai ta aureshi?ai yanzu gashinan agaban mutane ya wulaƙanta ta ai ni ya yi min dai dai daya wulaƙanta ƴar banza". Ita dai Hajiya Ruƙayya kasa magana ta yi saboda tsabar ɓacin rai,ji take kamar ta kama Hajiya kaka ta yi ta dukanta,saboda yau Hajiya kaka ta kai ta ƙarshe. Jidda taji zuciyarta kamar zata fito saboda haushin tsohuwar take ji,amman ta yi alƙawarin sai ta koya mata hankali sosai. Ko da akazo wajen yanka cake,sosai akayi drama don da Bilal ya bawa Jidda ta basa,sai ya kasa juyowa ya bawa Khairat sai dai abinda ya bawa kowa mamaki da sha'awa bai wuce yadda Khairat ta yanko cake ɗin ta saka a bakinta ba,sai da ta bawa kowa tausayi awajen,abinda kuma ya ƙara bawa kowa mamaki bai wuce yadda khairat ta juyo da Bilal ba,ta saka masa cake ɗin abakinsa. Ya samu kansa amai haɗiyesa,yana kallonta da mamaki da kuma ƙarfin hali irin na ta,Jidda kuwa ta cika ta yi ɓam,saboda haushi tana ta hararar Khairat. Ran Hajiya kaka ya yi fes da abinda ya faru,hajiya kaka ta kira mai hoto ta ce ya yi mata ita kaɗai da jikarta,haka kuwa akayi mai hoto yazo ya ɗandasa musu hotuna masu matuƙar ƙyau,ta janyo hannun Bilal ta saka ana khairat suka kalli junansu unexpected mai hoto kuwa ya ɗauka ƙes.ƙes. Sannan aka yi musu da hajiya kaka ma. Anci ansha amaren sai hidimarsu suke,gwanin sha'awa,nima yanzu na saki jikina gani ga su Rashida ga Maryam ma,ƙannen Anty khadija ko mutum ɗaya bai zo ba,saboda suna taya ƴar uwarsu kishi. Sai ƙarfe tara aka tashi goma sha ɗaya aka tashi daga dinner ɗin,muka koma gida duk a matuƙar gajiye,mun fito daga cikin wajen kawai idanuwa na suka kaimin kan Jidda da Yaya Bilal,tana rungume a ƙirjinsa har suka shiga cikin motar mai ƙyau. Na kafesu da idanuwa na,zuciyata sam babu daɗi sai yanzu na gane ce wa ka auri wanda ya ke sonka ma wani abune arayuwa,rai na duk babu daɗi muka tafi gida. Kowa ya yi bacci sai munshari suke,na wurwucesu duk sun baje akan kafet ɗin,suna ta bacci wasu akan gado wasu kuma a ƙasa,na wuce banɗakin na ɗauro alwala sannan nazo na tada Sallah na yi raka'a huɗu,sannan na ɗaga hannaye na sama ina roƙar ubangiji ya kawo min sauƙi acikin lamarin aure na,ya cusawa yaya Bilal sona wanda har yafi ƙarfin son da na ke masa. Na shafa addu'ar ina kuka,Rashida da ke kusa dani ta kalleni ita ma hawayen take muka shafa addu'ar tare. **** Washe gari da wuri su Rashida suka fara shirinsu,ni kuwa sai bacci na ke mai cike da son Yaya Bilal,wai gamu da wasu fararen yara aƙasan wata bishiya mai kyau muna lilo gwanin sha'awa. Rashida ta ce"ikon Allah sai kallo mu duk mun tashi mun shirya amman ke da ki ke matsayin amarya sai baccin asara ki ke?ta faɗi hakan tana tashi na,miƙa na yi sannan na tashi ina salati. Kai tsaye banɗaki na shiga na shiga na yi wanka tare da brush,don na yi sallah tun asuba tare da yin azkhar ɗina na safiya,wanda kuma wannan tarbiyyar gidanmu ce,duk wani yaro ko babba da asuba ya ke salla tare da karatin qur'ani da kuma azkhar. Ɗaya daga cikin kayan da Hajiya kaka ta bayar aɗinkamin na ɗakko shadda ce fara sol,wacce ta gaji da aiki ga shi tasha tsone work,ɗinkin doguwar riga,ni da mero ta bayar aka yimana,amman ita mero nata kalar ash ce shaddar. Munyi kyau sosaj sai ɗaukar ido muke,na fito daga ɓangarenmu sai sheƙi na ke,lalle na ya yi kyau sosai a hanya muka haɗu dasu Salimat da Iman,duk suna da cikinsu har ya fito ma,Salimat ce ta yi dauriyar ce wa"oh su khairat amarya?babu magana ne?". Banyi niyyar yi musu magana ba,na gaishesu iman tana wani cin magani ta wuce gaba tana ce wa"hmm Allah dai yasa cikin ya fita kada akaiwa wani gidansa".ta faɗi hakan tana hararata. Sosai naji zuciyata ta yi wani irin zafi,na wuce ina goge ƙwalla acikin idanuwa na,kai tsaye na wuce sashen Hajiya kaka. Ɓangarenta acike sosai na wuce cen cikin ƙuryar ɗakinta ina gaida mutanen da ke wajen,ɗakinta babu kowa aciki ashare a goge sai tashin ƙamshin turaren wuta ya ke,daman Hajiya kaka aƙwaita da tsaftace waje. Na baje akan gadonta tare da cire golden ɗin mayafina,na cire awarwarona da ɗan kumne na cire kayans nabar iya under ɗin dake jikina,na hango kayan lefena akan sif ɗin hajiya kaka saiti tara cif,wanda daƙer yaya Bilal ya yi lefan wai shi bashi da kuɗi,alhali ko ƙwanan nan an ƙara masa matsayi kawai dai bai so na ne shiyasa zai ce hakan,jidda kuwa abakin mutane naji ana cewa dozin biyu ya yi mata. Na rintse idaniya ta ina kiran sunan Allah,a haka wani bacci mai nauyi ya ɗaukeni,sai da naji Hajiya kaka na tashi na tana ce wa"ikon Allah wannan amarya da lalaci ki ke,ga mero cen ta shige cikin gida ana ta hotuna da ita,ita da ma yaushe tazo gidan?amman ke da kika rayu agidan kina nan kina wani baccin asara. Banɗaki na shiga na yi wanka na fito Hajiya kaka ta ce"buɗe cikin sif zakiga wata atamfa super ɗakko ta ki saka, jiya na amso miki ita,amman banda mero saboda ita na barta ta saka kayan lefanta saboda ita babu rashin mutunci aciki,amman Ruƙayya ji bi lefan da ta haɗo miki duk aƙwatin bai cika ba,ai wallahi baza ko saka ko ɗaya ba,ana gama bukin zan mayar mata tsiyarta,don itace matsiyaciya don ni dai ban gada ba,ɗinki kala goma na yi miki ki yi ta sakawa kina fita,kuɗi na ware sosai na bawa Rashida ta yi komai,sai da aka ɗinka sannan ta kawo min,yarinyar arziƙi wacce bata yo mugun hali irin na uwar taba. Ni dai ina jin hajiya kaka bance komai ba,na shirya cikin atamfata blue da kuma ratsin brown ɗinkin riga da zanine amman ɗinkin ya yi ƙyau sosai,musanman ma dana saka kayan na yi ƙwalliyata simple na ɗaura ɗan ƙwali na akan ƙwantaccen gashina wanda yasha saloon sai tashin ƙamshi ya ke. Rashida ta shigo tana dariyar tsokana ta ce"to Alƙawarin Allah ya cika an ɗaura auren Rahama da kuma Bilal". Wani irin faɗuwar gaba naji,yanzu shikkenan an ɗaura aure na da Yaya Bilal?yanzu shikkenan na zama matarsa?mun zama abu ɗaya?tuni hawaye suka fara ƙwaranyo min kamar an buɗe bakin fanfo. . .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:21] Miss Green🍀: 45. . . . 46 Rashida ce ta share min hawayen ta juyo da fuska ta tana kallona sosai ta ce"Khairat wannan kukan da ki ke ya yi yawa,don Allah ki daina kinji"?.Ta faɗi hakan tana kallon cikin idanuwa na,a hankali na ce"to na daina sis Don Allah ki yafemin kinji". Dariya ta yi sannan ta ce"a haba matar yaya ai bata laifi,yanzu dai tashi mu fita waje ana ta hotuna bakyanan,waccen rasai ɗin matar yayanki mero tana cen gindin camera ana ɗaukar hoto,abin dariya Yaya Salim yaƙi fitowa yana cen wajen abokansa,wai kunya ya keji kada araina sa don ya auri mero". ta faɗi hakan tana jan hannuna,murmushi kawai na yi mukazo muka wuce ta kusa dasu Hajiya Kaka ta ce"yauwa Rashida fita da ita,don ni na gaji da zaman ta aɗakin nan". "Cikin shagwaɓa na ce"au yanzu Hajiya kaka har kin gaji dani ko"?.murmushi ta yi sannsn ta ce"haba Me sunana yaya za'ayi in gaji dake?ai hakan ma bazai yiwu ba". Hotuna sosai aka yi mana,mamana da ƴan uwanta duk sunzo an ɗaukemu hotuna,da yaya Salim da Yaya Aliyu da autanmu maher duk an ɗaukemu hoto gwanin sha'awa. Duk abinda muke yi a idon su Hajiya Iklima,ta ciji laɓenta har sai da taga jini ya fito,Anty kishiyarta ta zaro idanuwa waje ta ce"ikon Allah Iklima jini fa na ke gani abakinki"?.ta faɗi hakan da mamaki. "Hmm Za kiga abinda ma yafi jini abakina,matuƙar ina ganin matar nan da ƴaƴanta sai inji kamar zan mutu saboda baƙin ciki,a duk duniya babu halittar dana tsana irin Zulaiha da kuma ƴaƴanta musamman waccen baƙar ƴartata,na tsanesu tsana mafi muni arayuwata". "Ai ba ke kaɗai ki ka tsanesu ba,nima na tsanesu wallahi,duk wani iyaye na Zulaiha yanzu ai ya zama tarihi,wai ita wadda miji keso ta dinga wani iyawa,yanzu ina iyawartata take?kinga kuwa ai ko yanzu ɗan koli yaci riba wallahi".Anty ta faɗi hakan tana hararar mama wacce ma bata san wainar da ake toyawa ba,da Rana aka kira masu kiɗan ƙwarya sosai suka ƙware wajen sana'arsu,aka sakamu a tsakiya nida mero,ai tuni amarya mero ta ware ta zage tana ta muskuta mazaunai kamar ba amarya ba,ina ta taɓa ta wai kada ta yi amman ina rawar take ta yi,ko ajikinta. Hajiya kaka sai liƙi take ta mana,musamnan ma ni,atarihi babu wani bikinda Hajiya kaka ta taɓa kashe kuɗi irin bikina,ta kashe kuɗi ba na wasa ba,har tausayi ta bani. Ana cikin wannan kiɗanne na zagaye a hankali na fita na koma ɗakin Hajiya kaka na dinga cin kukana idanuwa na sukayi jawur kamar gauta. A hankali mama ta ƙaraso inda na ke,ta ɗago fuskata sosai ta sharemin hawaye na sannan ta ce"khairat aƙwai abubuwa da yawa da ya kamata in faɗa miki amatsayi na,na mahaifiyarki duk wata uwa tagari tana yi wa ƴarta da nasiha da tabi mijinta,ta yi masa biyayya,yi na yi bari na bari sannan aƙwai wasu abubuwan da ya kamata in faɗa miki na farko shine,kada ki sake mijinki yaji wari ko wani bashi ajikinki,ki kasance mai tsarkake jikinki ki zamo kullum cikin tsafta,yin hakan zai ƙara kusanta ki da mijinki sannan tsafta na ɗaya daga cikin ginshiƙin aure,matuƙar mace ƙazama ce to za kiga babu inda auren ya ke kaiwa,kullum cikin faɗace2 da kai ƙara,abu na biyu kuma shine ki kasance mai kula masa da dukiyarsa wala yana nan wala baya nan,ke dai ki zamo mai saka idanu akan kula da dukiyarsa,sannan ki rintse idaniyarki akan kuɗinsa,duk yawan kuɗin da zai ajje kada ki ɗaukar masa,khairat nasan halinki nasan baki taɓa yin hakan ba amman ki kiyaye hakan.ladabi da kuma biyayya indai ya baki umarni ko menene ki yi,indai har bai take addini ba to ina mai jan hankalinki ki yi sa,iya girki nasan ke gwana ce akan hakan amman yanzu tunda miji zaki yiwa to tabbas ya kamata ki ƙara ƙwazo sosai ta yadda zaki yi fice aduniyar girki. Khairat idan har na ce zan zaunar dake inyi ta yi miki magana akan aure to tabbas zamu ƙwana ban gama ba,sai dai ince Allah ubangiji ya baku xaman lafiya me ɗorewa. Tana faɗar hakan ta rungume ni tana kuka sosai,nima kukan na ke a haka Rashida ta shigo ta samemu,itama ta taya mu kukan,babu mai rarrashin wani. Mama ta ce"khairat wannan envelope da kika bani wanda wannan bawan Allahn ya baki,jiya na buɗesa naga kuɗi ne aciki har dubu ɗari,to shine na wuce kasuwa na siyo miki wasu abubuwan,banso na yi amfani dashi ba amman Aliyu ya tabbatar min da mutumin arziƙine,sannan yau daya zo ɗaurin aure ya baki ƙyautar mota guda,amman mahaifinki ce wa yayi ba za'a amsa ba,amayar masa amman motar tana gidan Aliyu,za'a siyar a siya miki wani abin mai amfani." Na yi mamakin Ahmad sosai kamar bai san daɗin kuɗi ba?irin wannan zubar da kuɗi haka?nan dai mama ta sakani agaba na shiga banɗaki ta zubamin wani abu mai ƙamshi acikin ruwan,na shiga na yi wanka ƙamshi duk ya baɗe ɗakin,ina fitowa ta bani wata zuma mai kauri tace insha,babu musu na ɗaga kaina nasha,sannan ta bani wasu abubuwan ta koyamin yadda zanyi amfani dasu koda bayan aure idan ina da buƙata. Yadda ake haɗa zumar mata. *Zuma* *citta* *kanunfari* *minanas* *Riɗi* *sassaƙen ɓaure* *sassaƙen gamji* *ƙwaƙwa* Ki samu zumarki mai ƙyau,sai ki samu sassaƙen ɓaure amman bayan kin dakashi ya yi luƙui kin tankaɗeshi,sai ki ɗora zumar akan wuta kiɗan ƙara ruwa kaɗan,sai ki zuba garin minanas da kuma garin ɓauren da kika daka,sai gamji shima kamar garin ɓaure,chokali biyu biyu zaji zuba,ya danganta da yawan zumarki don ba'a son ya cika kauri da yawa,sai ki zuba garin citta,da kuma garin kanumfari,sai kiɗan soya ƙwaƙwa daban daman kun riga da kin soyata ƙananu sai ki zuba aciki,riɗinki ma ki zuba bayan kin wankeshi kin busar dashi sosai.sai ki rage wuta kina juyawa kaɗan kaɗan,shi wannan haɗin ba'a son ki cika masa wuta. Za kiji yana ƙamshi to alamar ya yi kenan,sai ki sauke ki samu ƙwalbarki mai ƙyau ki zuba aciki,ki dinga shan chokali 2 da safe biyu da yamma. Hmm ni dai bazance komai ba,sai an gwada akan san na ƙwarai. ***** "Ai Bilal ba sai ka nunamin ce wa baka son yarinyar nan ba?ƙarfe nawa yanzu?ɗaga kanka ka duba agogo?".a hankali ya ɗaga kansa ya duba agogon ƙarfe 10 na dare,ya sauke kansa sannan ya ce"kai Hajiya kaka gaskiya kina takuramin wallahi,yanzu me ki ke son inyi miki?". sheƙeƙe ta kallesa sannan ta ce"ungo Ruƙayya zaka yi min"?.ta faɗi hakan tana harararshi,ga dai mata nan ka bari agidanku ka ƙi ka kawo motocin da za'a kaita gidanka,mero wacce zata zauna agidannan tun biyar akazo aka ɗauketa,amman kai shine zaka gaya min maganar banza ko"?. "Haba grany!ba fa ita kaɗai ce matata ba,ga Jidda nan,amman ita babu wanda ya damu,sai ita ƴar gwal,kuma ni zanje in ɗauko jidda da kaina,ita kuma xan aiko azo a ɗauketa,shikkenan?". Ya faɗi hakan yana ɗagawa Hajiya kaka gira,ta ce"ai wallahi kuwa baka isa ba Bilal,wato ma har ka ke cemin ita wannan figigiyar matar taka kai za kaje ka ɗakkota,ita kuma wannan za'ka aiko a ɗauketa ko?to ban yarda ba,sai dai ita ka tura a ɗakkota wallahi,kuma ni zan kaita har ɗakinta". Ta faɗi hakan tana shiga ɓangarenta,daman mama ta sakani na canja kayana,wata haɗaɗɗiyar lifaya mai ƙyau,fara ƙal da ratsin kore na yafa ta har kaina na rufe ruf,hajiya kaka ta janyo hannuna mama tana ta rarrashina,muka fito waje. Yana tsaye inda kaka ta barsa,ya hangota ya juya kai abinsa,azuciyarsa yana ce wa yarinyar da aka haifeta agabana na raineta sannan yanzu acw wai ita ce matata?wannan ma ai janyowa mutum raini ne.ya shiga cikin motar ya tayar da ita abaya muka zauna nida hajiya kaka,sai ƴar uwar mamana guda ɗaya. Karatun qur'anine ke tashi acikin motar,ga ƙamshin freshner ya cika motar mai sanyin daɗi,har mukaje kuka na ke,duk haushi ya cika sa a fili ya ce"wannan ai dole mutum yasha pain reliep".Hajiya kaka na jinsa ta hararesa ta baya. Abakin kyakkyawan ɓangare na aka saukeni,ɓangare uku ne agidan,ɗaya nawa,ɗaya na jidda ɗaya na me gidan,ɓangare na ya yi kyau sosai,ko sisin mahaifina babu aciki Baba Abdullahi shi ya yi rawa ya yi tsaki,kayan da aka sakamin ko su Rashida dasu ke matsayin ƴaƴansa bai yi musu shi ba.har kayan kitchen bawan Allahn nan shine ya yi,ya bawa ƙannansa su Aisha suka siyo masu matuƙar kyau. Koda zamu shiga sashen nawa hajiya kaka ta ce"ki yi bismillah kafin ki shiga Allah ya kareki daga sharrin duk wani mai sharri". Da ƙafar dama na shiga gabana yana dukan uku uku,shikkenan ta faru ta ƙare yau dai Allah ya kawoni gidan da za'a gasa ni kamar yadda na nema,jikina duk ya yi sanyi sosai. Sai asannan aka dinga kawo mutane aka cika gida ɓam,Jidda kuwa ta cika ta yi ɓam,don ta kirasa amman bai gani ba wayarsa na silent,sai sannan ya duba ya gani,tuni jidda tafi awa agidan,don Babanta ya ce akawo ta tunda masu ɗaukarta basu zo ba,a sabuwar motar Jidda ɗin aka kawota,sabuwa dal sai sheƙi take. Shigowar saƙo wayarsa ne yasa ya duba alokacin yana shirin zuwa ya ɗauko jidda,da sauri ya kalli sashen jidda ɗin sannan ya kalli wajen motocin gidan,sosai abin ya basa mamaki me yasa bata jira yazo da kansa ya ɗauketa ba,wani kishi ya tokare masa ƙirjinsa,yanzu haka wasu mazan duk sun kalle masa matarsa. Kai tsaye sai da ya fara shiga sashensa ya ajje wasu abubuwan sannan ya shiga wajen jiddarsa,yana shiga ɗakin na ta ya hangota kan gadonta babu ko lulluɓin idanuwanta sun kumbura saboda kuka,ta fara harararsa,ya matso inda take ya kalleta sannan ya ce"haba my jidda ki yi min uzuri don Allah". . . tun kafin ya ƙarasa ta ce"don Allah kada ka ƙarasa faɗar abinda ka yi niyya,idan banda rashin adalci shine ita kaje ka ɗaukota ni kuma ka barni ni kaɗai ko?wannan shine alƙawarin da ka ce za kayi min?". riƙe hannayenta ya yi wanda suka sha lalle ya ce"jidda kece matar da na keso,ta yaya ki ke tunanin rashin adalci daga wajena?ko kaɗan bazan taɓa haɗaki da wata mace ba,u are my one and only".ya faɗi hakan yana sumbatar goshinta,tuni ta washe bakinta don arayuwarta tana matuƙar son Bilal,amman idan ta tuno da wani abu sai taji duk ranta ya yi masifar ɓaci. Ina rungume ƙirjin Hajiya kaka sai rarrashina take,Rashida ta ce"hmm wallahi Hajiya kaka duk kinfi son khairat, ni fa har yanzu ko gida na ma bako sani ba".ta faɗi hakan cikin shagwaɓa. Sai kuwa Hajiya kaka ta ce"Allah sarki dukkanku ina sonku amman a gaskiya ita khairat ina tausayinta ne sosai,sam ita bata ƙwatar kanta kamar yadda ku keyi,haƙurinta ya yi yawa gaskiya,shiyasa na ke tausayinta balle yanzu kuma za ta zauna da wannan miskilin sai yadda hali ya yi.to wallahi daman ina faɗa miki duk abinda ya yi miki ki rama,kada ki zauna kina wani jin kunyarsa yasa miki hawan ruwa ya barki anan." Hajiya inna wadda zuwanta kenan ta ce"khairat ki ka biyewa Ramatu kaiki za tayi ta baro,don haka ki yiwa mijinki biyayya iya bakin iyawa,yi na yi bari na bari kinji". "To ai ni cewa na yi kada tayi masa biyayyar?Allah hajiya Inna ki dinga kyautata zato". "A'a to Ramatu tsakaninki da Allah banyi gaskiya ba?so ki ke ƙwana biyu a sako miki ita kome?,ah to adinga sara ana duban bakin gatari dai". Nan dai suka dinga yimin nasiha sannan suka tafi har su Rashida,har ta tafi sai kuma ta dawo ta rungumeni tana share hawaye ta faɗamin wani abu a kunne,dariya na yo itama ta yi sannan suka tafi suka barni da kewa ni kaɗai kamar mayya. Na ya ye mayafin fuskata ina kallon ɗakin,naji wani hawaye yana fita acikin idanuwa na..oh ko wata irin rayuwa zanyi a wannan gidan?mijin da baiso na?wani irin ƙalubale zan fuskanta?Allah kaɗai yasan abinda zan gani,na rintse idanuwa kuka yaci ƙarfina,ina tuno lokacin da na ke neman yafiyar mahaifina,ko kallona baiyi ba,ƙarshe ma ya tashi yabar wajen". . .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:21] Miss Green🍀: *_🪺ABIN CIKIN ƘWAI🪺_* 📃LITTAFI NA 2 UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *addu'ar samun lfy ga ko wani irin ciwo* an rawaito daga Aisha (R.A),tace manzon Allah(S.A.W)ya kasance idan mara lfy yazo wurinsa da kokena rashin lfy ya kan ɗauka hannunsa na tsakiya ya sanya a bakinsa sannan ya dangwali ƙasa sannan ya ɗaura a inda kewa mutumin ciwo,sai ya karanta wannan addu'ar kamar haka; "bismillahir turbati ardina biriqati ba'dina yashfa Taqimuna bi'izni rabbina". 47. . . .48 . . . .Nasha kuka na sosai kamar ma bazan daina ba,na tashi na shiga banɗaki Na ɗaura alwala sannan na shimfiƊa sallaya na tayar da sallah,na yi isha'i da kuma shafa'i da wuturi Na Ɗaga hannaye na sama ina kuka ina addu'ar Allah yasa yaya Bilal wataran yaso ni kamar yadda na kesonshi,Allah kuma yasa albarka acikin auranmu. na shafa addu'ar na tashi na Ƙwanta na Ɗaga idanuwa na sama ina tuno da wasu abubuwa,waƊanda suka wanzu arayuwata,gashi haryanxu ban samu sauƘinsu ba. Babu zancen zuwan ango,don tun ina yaudarar kaina wai ina tunanin zaizo har naji shiru babu shi babu labarinsa,na rintse idanuwa na hawaye yana fitowa. *** "Jidda ki faƊamin abinda ya faru da rayuwarki?Jidda ni fa ba yaro bane balle kice ko yau ne aka haifeni?nasan komai ayadda ya ke duk dani ba mazinaci bane amman ki sani shekaruna sun kai in san hakan,kada ki Ɓoye min komai,na yi miki alƘawarin indai ki ka faƊamin gaskiya,bazan taƁa zarginki ba". ya faƊi hakan yana kallon jidda wacce ta yo tsuru kamar munafuka,tana kallon yadda Bilal duk yana yinsa ya canja jijiyoyin kansa sunsha ta ruƊu-ruƊu. tana kakkarwar jiki dana baki ta ce"Bilal ka yi haƘuri haƘiƘa banyi maka adalci ba,dana Ɓoye maka komai na rayuwata,amman yau zan gaya maka gaskiyar lamari." Kasa cewa komai Bilal ya yi zuciyarsa na masa wani irin turiri,ta cigaba"Bilal wata rana baba na ya aikeni shago,naje na yo siyayyata na fito,wasu mutane waƊanda bansan su waye ba,suka Ɗauremin Idanuwa na suka sakani a mota sukayi gaba dani,tun daga ranar Bilal na rasa martaba ta na Ƴa mace,na rasa mutuntaka ta baki Ɗaya,Bilal bayan wannan lokacin nasha wuya sosai don har sai dana Ƙwanta agadon asibiti,an Ɗaukama ko ina da wata cuta ne,ashe babu komai wahalar da nasha awajensu ne."ta faƊi hakan tana shessheƘar kuka. sosai ta bawa Bilal tausayi,sai dai awani sashe na zuciyarsa sai ya kasa gasgata hakan,gani ya ke kamar ba haka bane?wani sashen na zuciyarsa kuma ya ke tunatae dashi ga barin zargi tsakaninsu don muddin zargi ya shiga to babu aure. samun kansa ya yi da rungume ta yana Ɗan bubbuga bayanta,har ta yi shiru,sannan ya Ɗaga Ƴar Ƙaramar haɓarta ya ce"jidda ke matata ce,ki daina saka komai aranki game da hakan,insha Allah na yi miki alƘawarin zama da ke da amana,kuma babu mai jin wannan sirrin namu".ya faƊi hakan yana Ɗaga mata gira ta yi masa wani mugun murmushi wanda ita kaƊai ce tasan manufar yin hakan. tun daga ranar komai ya koma dai-dai,sosai jidda ke jin daƊin Bilal,don yana nuna mata so da Ƙauna,tare da tarairayarta,abinda yafi yi mata daƊi bai wuce yadda Bilal ya watsar da matarsa ba,don haka sai ta Ƙara miƘe Ƙafafuwa,wai ita gata matar so. **** Rayuwa ta yi min zafi,komai ya tsayamin cak don iya wulaƘanci yaya Bilal ya yimin shi,yau ina Ƙwana huƊu agidansa,amman ko shinge na baizo Ba,ballan tana ma ya duba lafiyata,Ƴan gidanmu cak suka Ɗauke Ƙafarsu babu wanda ya leƘomin. waya ta dake ringing na Ɗauka Ƴar gidan mama ce Ƙanwar mahaifinmu me suna maryam,na Ɗauka naji muryarta kamar zata yi kuka ta ce"khairat yau dai gani nazo gidanku amman me gadi yaƘi ya barni in shigo,wai hajiya jidda bata bayar da oder in shigo ba,jiya ma baƘi da yawa sunxo amman wallahi ba'a basu damar shigowa ba,wai wannan wani irin abune haka ya ke faruwa".? jin na yi shiru yasa ta ce"a to nidai babu inda zani,don yanzu na kira hajiya kaka ta ce kada in sake in dawo sai na shiga,to nima Ɗin na yarda da maganar kaka don haka ki fito ayi ta ta Ƙare".ƙit ta kashe wayar ba tare da ta Ƙara magana ba. abin ya yimin zafi sosai,na ciji leƁena na Ƙasa azuciyata na ce eh lallai jidda tazo da sabon salo,ai kuwa bazai taƁa yiwu a hana Ƴan uwana shigowa gidan ba,tunda duk gidan mijinmu ne. na saka takalmina soso mai tudu wanda na ajje don sakawa afalo,na fita raina aƁace Na yi hanyar gate Ɗin,a garding Ɗin gidan na hango jidda tana waya,ta kalleni ta zubar sannan ta yi saurin kashe wayar,don daman ta yi hakanne don in hassala,kuma gashi na hassala Ɗin. ina zuwa na kalli me gadin wanda keda kayan kaki ajikinsa,na ce"meye dalilin Hana Ƴan uwana shigowa Gidan mijina"?. Cikin girma mawa ya ce"hajiya ki yi haƘuri jiya me gidan ya yi tafiya kuma bai bani apointment akan wani zai shigo ba,ya bani umarni akan duk wanda zai shigo in kira hajiya jidda idan ta yadda sai mutum ya shigo." kallon jidda na yi wadda ke nufo inda muke.tana sanye da wani shegen takalmi mai mugun tsayi,ga wani uban glass afuskarta no respect.taɗan janye glass ɗin kaɗan sannan ta ce"obinna duk wanda bazai bi dokar mai gidan ba.ka ƙyalesa kada ka kuma wata magana,ka koma bakin aikinka". Ta faɗi hakan tana mana wani kallon banza,Maryam ta ce"hmm idan kunsan wata baku san wata ba".sai ta danna wayarta ta kira hajiya kaka tana shaida mata abinda ya faru. Kai tsaye Hajiya kaka ta shiga ɓangarensu Bilal.ta yi sa'a kuwa Baba Abdullahi yana nan suna hira da matarsa.hajiya Ruƙayya na ganinta ta gimtse fuskarta don tasan ba alheri ya kawo hajiya kaka ba. Hajiya kaka ta nisa ta ce"Ruƙayya zo ki dake ni ba murtuke fuska ya kamata ki yi ba?uwar rashin ɗa'a.yanzu gashinan kin koyawa ɗanki Bilal ya wulaƙanta ƴan gidansu,saboda shima yanzu ya yi gida ko?to wallahi ko awata uwa duniya ya ke ki kirasa ki faɗa masa wallahi ya yi maza yabar maryam ta shiga gidan nan idan ba haka ba.masifar akanki zata ƙare,yo idan ma ba rainin hankali ba tayaya za'ace a hana ƴan uwan mutum shiga gidan ɗan uwansa?a ina aka taɓa yin hakan?ko ke ƴan uwanki sun taɓa zuwa nan aka hanasu shigowa?to wallahi ahir ɗinki daga ke har ɗan naki mara kunya". sunkuyar da kai hajiya Ruƙayya ta yi,Baba Abdullahi ransa yakai ƙololuwar tashi,ya nisa ya ce"Ruƙayya yaushe Bilal ɗin ya yi tafiya?ashe shi yanzu idan zaiyi tafiya haka kawai ya ke yinta?saboda ya zama babba ko?babu saka albarkar iyaye?." "wallahi nima bansan ya yi tafiya ba?amman ka yi haƙuri". Number Bilal ɗin ya kira,ya ɗaga yana tsaka da aiki bayan sun gaisa ne ya rufesa da faɗa sosai,ta inda ya ke shiga ba tanan ya ke fita ba,Bilal ya yi shiru kawai yana jin faɗan mahaifinsa,ya basa haƙuri ya kashe wayar ya kira obinna ya bada umarnin maryam ta shiga. Maryam na shiga ta kalli jidda ta ce"to uwar mata yanzu ma ai sai ki hanani shiga?uwar iyayi mai son raba kan ƴan uwa". Ta faɗi hakan tana hararar jidda ɗin.jidda ta yi ƴar dariya ta harɗe hannayenta a ƙirji tana wa maryam ɗin kallon rainin hankali ta ce"hmm kin bani dariya wallahi,ai ta banzar tunda ita dai wacce take cikin gidan ba tada wannan matsayin da zata bada doka da order aji,don haka ni baku burgeni ba". Ta faɗi hakan tana nuna halin ko in kula,har maryam ta yi gaba sai kuma ta dawo ta ce"hmm jidda ma ki ke kowa?to idan ban mayar miki ba kice ni ba jikar hajiya kaka bace?kema da ki ke wani fiffigewa wai ke gaki star awajen miji ko?to wallahi kiji tsoron Allah don duk matar da ta saka ido ana wulaƙanta ƴa mace tana jin daɗi to wallahi wataran itama sai an wulaƙantata wataran itama,don haka ki guji ɓacin rana". Dariya sosai Jidda ta yi ta ce"oho dai tsabar rashin zuciya ya ce baya so amman sai da aka liƙa masa."ta faɗi hakan tana tin tsirewa dariyar muguntar ta faɗamin magana. Har na yi gaba sai kuma na dawo,na kalleta idanuwa na suka cika ɓam,da hawaye ban yarda sun zubomin ba na wuce sashe na.na barsu ita da maryam suna ɗauki ba daɗi. Sosai maganar da jidda ta faɗamin take bin dukkan gaɓɓan jikina,na ƙwanta akan ɗaya daga kujerun farlona na saki kuka mai ƙarfi,tabbas na cancanci Jidda ta yi min gori,yau ƙwanana huɗu amman ko albarkacin haƙƙina da ke kansa ai ya kamata ya saukemin,amman madadin rashin hakan gashinan matarsa na wulaƙanta ni. "Haba Khairat yanzu don wannan banzar ta faɗa miko magana shine ki ke kuka?ai kuwa matuƙar zaki dinga yi mata kuka to kuwa ta samu lagon ƙuntata miki agidan aurenki,ki zama jajirtacciya agidanki,nasan kina da dauriya amman ki ƙara daurewa kinji".ta faɗi hakan tana sharemin hawaye na. Nan dai muka shiga hira take cemin gobe za'a kawomin gara ba'a gama haɗawa bane,na ce mata babu komai. Ta ce"yanzu ma daga asibiti na ke naje dubo Rashida,kinsan tun bayan bikinku ba tada lafiya".ta faɗi hakan cikin damuwa. Nima cikin damuwar na ce"innalillahi ashe haryanzu jikinne?shiyasa dana buga mata waya naji shiru?tun shekaran jiya na ke kira amman switch up".na faɗi hakan cikin damuwa. Maryam ta ce"ke dai bari ɓari ta yi wallahi ciki wata huɗu".da sauri na saki salati tsabar tausayi kamar zanyi kuka,na ce"yanzu ya jikin na ta?".maryam ta ce"ai da sauƙi ma yanzu don wallahi ranar da tayi ɓarin da mukaje baki ga ba abin tausayi,ko magana bata iyawa sai dai idanu,don ta zubar da jini sosai ai yanzu da sauƙi". Tuni jikina ya hau tsuma na idanuwa na suka kawo ruwa,don komai idan aka saka Rashida aciki mai mahimmaci ne,tun muna ƙanana idan ɗayanmu ba shida lafiya to zaka samemu cikin wani hali. Maryam ce ta dinga rarrashina,amman duk da haka ban daina kukan ba,tunanin halin da Rashida take ciki shine yafi tsayamin,na ce"insha Allah zanje in duba ta fatanmu dai Allah ya bata lafiya me ɗorewa,na faɗi hakan muryata na rawa. *** Har washe gari jikina duk babu daɗi,na kira wayar yaya Aliyu mijin Rashida yafi sau 5 amman bai ɗaga kiran ba,ƙarshe dai na haƙura. Na fito daga wanka kenan na jiyo ƙarar tsayuwar mota,jikina yana rawa na leƙo na hango Yaya Bilal yana fitowa daga cikin motar,kayan da ya sanya sunyi matuƙar amsarsa,kyaunsa ya ƙara fitowa sosai,hawaye masu zafi suka fara ambaliya acikin idaniyata na saka hannuna na goge,ban gama ida abinda na ke ba na hango Jidda ta fito daga sashenta taci uban riga da wando english wears ya yi matuƙar kamata,ta rungume Yaya Bilal shima ya rungumeta sosai,kamar wani zai ƙwace ta,tuni wani abu ya tsayamin azuciyata kamar wani mashi ko kuma guduma,tsananin kishi na yakai ƙarshe da sauri na saki labulen,ya yinda shi kuma ya ɗauki jidda kamar ƴar tsana suka yi ɓangaren Bilal ɗin. Na ƙwanta akan gado na hau aukin kuka,wanda ayanzu ya zamarmin kamar wani abinci,ina da komai a store ɗina,don tun kafin a kawo min gara ya ajjewa kowaccenmu abinci,fridge ma cike ya ke da abubuwa na more rayuwa,ni dai mijine ya zamarmin wahala don tunda muka yi aure ban ƙara sakashi a ido na ba sai yau. Ina cikin wannan yanayin naji ana buga ƙofar ɓangare na,jiki na duk babu ƙwari nazo na buɗe,wanda na gani atsaye ne yasa ni waro idanuwa na waje.. .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:22] Miss Green🍀: *_🪺ABIN CIKIN ƘWAI🪺_* 📃LITTAFI NA 2 UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji👂🏻* Ki dinga tsarki da kanimfari musamman ma idan bayan kin gama al'ada yana cuko da gaban mace sosai sannan ya matseki ciki da kuma wajenki. 49. . . .50 . .. ."Yaya Salim kaine?".Na faɗi hakan ina matsa masa,na gaishesa ya ce"ai ba ni kaɗai bane ma dasu mama ne harda Hajiya kaka".buɗe idanuwa na yi murna ta isheni ƴar damuwata naji ta kau. Na rungume Hajiya kaka ina ce wa"i miss u so much my Hajiya kaka".itama rungumeni ta yi tana tsokana ta,wai tunda na yi aure ko kiranta awaya banyi ba. Sosai mukasha hira ananne ma ake hirar zancen rashin lafiyar Rashida,na ce"Hajiya kaka inason zuwa in duba ta". "A'ah ƴar nan ba'a haka daga aure sai kuma ki fara fita?yanzu ma daga gidan mero muke,itama ta saka min kuka wai sai ta biyoni munzo nan,to shine fa naja mata kunne akan baza ta bini ba,sokon mijinta gashinan gabanki Salim ko kallon ƙurar zancenmu baiyi ba,daga baya ma ya fito waje shine na biyosa na ce sai ya kawoni gidanki,amman gidan Rashida muka fara zuwa tunda yafi kusa da gida." dariya na yi na ce"Allah sarki Mero ai ita ga ta ga gida ma babu nisa tunda bayan gidanmu ne,Amman hajiya kaka ya ki ka jikin Rashidan?". "Ah wallahi jikinta da sauƙi sosai,ai da ya ke ma an sallamota da wuri,ita kuma haka Allah ya tsara mata to ubangiji Allah ya bada na aike".dukkanmu da amin muka amsa aka cigaba da hira,Hajiya kakanta leƙa taga garar da aka kawomin ta ce"ah gara wallahi ta yi,wannan dai idan ba rabawa biyu zaki yi ki bawa waccen figigiyar ba ai har sai ayi shekara ma".ta faɗi haka tana dariya. Har ƙofar sashena na rakosu mama ta ce"to khairat muyi banƙwana gobe insha Allah zan wuce gida,Allah ya bada zaman lafiya".na amsa da amin hawaye na fitowa daga cikin idaniya ta. "Au yay naji ɗan jakar uba,au yanzu don Allah Bilalu kana cikin gidannan?Amman har muka gama zaman daɓaro baka shigo ba?saboda kana wajen wannan ƙwailar matar taka?a to ahir ɗinka idan aka shiga haƙƙin jikata,don ina jiye maka tashi da ƙonannan jiki". Ta faɗi hakan tana harar jidda wacce ko kunyar idon hajiya kaka bai hanata ɗafewa jikin Yaya Bilal ba,shine ma yaji kunya ya ture ta gefe ɗaya ya durƙusa har ƙasa yana gaidasu mama,Hajiya kaka ta ce"ah to ni dai na faɗa maka,ka biyewa mace ka faɗa wuta tsundum wallahi,kuma duk ihunka Ruƙayya da Abdu baza su fito da kai ba".Ta daɗi hakan tana yin gaba abinta. Bayansu Hajiya kaka sun tafi da daddare na yi wanka na mai kyau da sabulun da mama ta haɗomin na gyaran fata,na ɗakko qur'ani ina karantawa sai naji zuciyata kamar an wanke min ita fes. Na ɗakko wayata na buga wayar Rashida naci sa'a ta ɗaga,da sauri ta ce"ah lallai amaryar yayana kin manta dani ko?da tuni yanzu ina barzahu,amman ko kizo ki dubani ko?". Duk alokaci ɗaya ta sakomin waɗannan tambayoyin na ce"ayya Rashida kinfi ƙarfin haka awaje na,nima shekaran jiya da maryam tazo shine take faɗamin abinda ya faru har kuka sai da na yi wallahi". Nan dai muka cigaba da hirarmu ta aminai,ta ce"kin buga number maryam kuwa".? Na bata amsa"eh na buga ita ma akashe shiyasa duk naji kamar na rabu da wani abu mai muhimmanci arayuwata,me ya faru da wayar na ta"?. "Hmm kinsan fa washe garin ranar da aka kaita sukayi faɗa da Khadija shine ta fasa mata wayar,bata tsaya anan ba ta shiga ɓangarenta duk ta rugurguza kayan wuta masu amfani da kayan kitchen ɗinta,Hmm kedai bari khairat jiya dai Khadija agida ta wuni,don yaya Aliyu ce wa yayi ta koma ta gyara tarbiyyarta sannan ta dawo,ina faɗa miki da ya ke yaya Aliyu ɗan duniya ne,kayan daya canjawa khadija na kayan wuta da kuma kayan kitchen su ya ɗiba ya bawa maryam".tana kaiwa nan ta rintsire da dariya. Nima dariyar na ke na ce"hmm Rashida kema fa ki danki da makamanciyar irin wannan matsalar,ki daina dariya". "Hmm a fahimtarki hakanne,amman a fahim tana ba haka bane,da zaki yi ƙwana ɗaya agidana da sai kinci dariya har cikinki ya ƙulle,abinda baki sani ba shine Yaya Aliyu dai da ki ka sani mijina,agaban Nadiya yana nuna kamar yana sonta ne ko kuma tsoronta,amman wallahi ko ɗaya babu haka,ahi dai yana yi ne saboda fita hakkinta,kuma wallahi son da Nadiya ke yimai ya fi nasa yawa nesa ba kusa ba,don haka ki daina zaton ko aƙwai wani abu,in ma asiri zasuyi to ni na fisu har awajen Allah,don ni zuciyata awanke take fes,babu wani abu acikinta kinga kuwa ƙarshe kansu zai koma". Gyaɗa kai na yi kawai don ni a fahimtar tawa ko wani abin suka yiwa Rashida,don tsaf nasan Mama iklima cikinta da wajenta,basu da tsoron Allah ko ɗaya,su dai kansu kawai suka sani da kuma ƴaƴansu. **** Wayar dana ajje ce ta fara ruri,na ɗauka na saka a kunne ba tare dana duba ba,saboda wanke salad ɗin dana ke a kitchen,muryar Zuhra ce ta karaɗe min kunnuwa,ƙawata ce a Bayero university muka haɗu,wajen zamanmu ɗaya da kuma wata Zainab,ganin suma duk masu hankaline yasa na yi ƙawance dasu. "Ah lallai ya yi amarya agidanta,kina more amarci wallahi,kai muma dai Allah ya nuna mana ranar aurenmu,amman kash nasan Dadyna bazai taɓa aurar dani yanzu ba,kin san burinsa akaina wai har sai na cika lauya sannan zai aurar dani,wallahi abin nan yana damuna,gashi kuma ni ina son auren". Ɗan murmushi kawai na yi,tausayin Zuhra duk ya cika ni,Allah sarki ita tana ganin kamar duk wata mace idan ta yi aure shikkenan ba tada wata damuwa?ko kuma kawai morewarta take?ita dai gata nan kamar wata sunduƙi agida,yau sati ɗaya cif amman babu ita babu miji,naji wani abu kamar mashi ya daki ƙirjina,saboda jin tashin motar Yaya Bilal,na ɗan zuge labulen kitchen ɗin ina hangosa,shi da ƴar ganan goshin sane wato Jidda. "Kina jina kuwa amarsu"?. Da sauri na dawo cikin hayyaci na sannan na ce"zuhra abinda ba keso dake,ki ƙara haƙuri komai lokaci ne,haka zali ka shima aure lokaci ne dashi,don haka ki cigaba da addu'ar Allah dai ya baki miji nagari,ba auren ba samun miji nagari ayanzu shine ya yi ƙaranci acikin al'umma." "Ba komai khairat ina jin daɗin shawararki gare ni,Allah ya baku zaman lafiya tare da danƙwan soyayya me ƙarfi musamman ma shi mijin".dariya kawai na yi don ba nida wata amsar da zan bata,don na fitar azuciyata ce wa na cire tsammanin wai wataran Yaya Bilal zai soni kamar yadda na ke sonshi. "Yauwa gobe ne fa hutunki zai ƙare amarsu don wallahi nida zee munyi matuƙar missing ɗinki sosai,mutuminki ma sir Deen sai tambayarki ya ke muka ce masa ai kin riga da kinyi aure,wallahi ina baki labarin har kuka sai da muka laɓe mukaga yana yi,kai ni da zee munga abin mamaki." "Hmm" kawai na ce don ni yanzu ban ma san yadda za'ayi da makarantar ba. ina gama cin abincin na tashi na fita duk jikina asanyaye,sun daɗe da dawowa don haka kai tsaye na wuce sashen Jidda,suna zaune afalo suna kallo Jidda ta jingina da kafaɗar Yaya Bilal na yi sallama na shiga. Gabana ya bada wani rassss,kaɗan ya rage zuciyata ta buga,dukkansu wani kallo suka bini dashi,cikin sarƙewar murya na fara gaishesa,wani banzan kallo ya yi min sannan ya cigaba da shafa kan jidda kamar me yi mata shafa. Da ƙer na buɗe bakina sannan na ce"daman Yaya Bilal ina son ka bani izini gobe zan koma skull ne". Ko kallon ƙura ta bai yi ba,sai da ƴar gaban goshin nasa ta ce"honey kace ta fitar min a ɓangare na wallahi wari take... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:23] Miss Green🍀: 51. . . .52 . . . .tsananin mamakin wulaƙancin jidda yasa na kasa koda motsawa,sosi maganar jidda ta daki zuciyata,wato ma nice na ke wari?lallai jidda tazo da abinda bazan ɗauko ba. Kallon ƙasa na yi wa jidda kafin Bilal ya buɗe bakinsa ya yi wata magana,cikin fushi na ce"jidda haƙiƙa ke acikin mutane ta dabance shiyasa kike ganin kanki kamar wata sarauniya,to ki sani dama ɗaya ce arayuwar ɗan adam,idan kuma ka bari ta wuce ka to ta wuce ka har abada,don haka ki taka asannu2 duniya ce tafi bagaruwa jima daɗi". Ina faɗar hakan na fita da sauri daga ɓangaren,zuciyata tana ƙuna sosai wato yau nice na ke wari awajen jidda?yarinyar da da kuɗina nasha biya mata kuɗin watan makarantar islamiyya,wai yau ita ce ke kira da me wari.na faɗa sashe na ina wani irin kuka mai cin rai,tabbas idan waɗannan abubuwan suka cigaba da faruwa to tabbas barin gidan nan zanyi,don naga alama yaya Bilal so yake ya sakamin ciwon zuciya don gab take da ta buga ƙarshe kuma inyi wa iyayena asara,don ko kusa nasan yaya Bilal ba zaiji ciwon mutuwa ta ba tunda ba damuwa ya yi dani ba. Ina fita jidda ta kalli Bilal wanda kansa ke wajen system ɗinsa,yana shigar da wasu bayanai akan Damas,sai kuwa jidda ta saka idanuwanta sosai,ta ɗauki wayarta ƙirar iphone,ta ɗauki hoton abinda Bilal ya ke,ganin ya juyo yasa tayi saurin ajiye wayar don kada ya ganta. Ya ce"jidda bana son kina biyewa wannan yarinyar,don sam ni bana sakata acikin masu hankali shiyasa ma kika ga ban kula ta ba,don ko kallon inda take bana son kalla".sosai jidda taji daɗin hakan ta ƙwanta a faffaɗan ƙirjinsa tana shafa sa ahankali cikin kissa irin tamu ta mata ta ce"hmm shiyasa darling kaga ko kallonta banyi ba.don warin jikinta ma ya ishi mutum". Wayarsa ce ta fara ringing ya ɗaga yana ce wa"Ahmad lafiya dai ko?dan kasan idan ina tare da iyalina bana san kowa ya shiga sabga ta".? Dariya captain ya yi sannan ya ce"ikon Allah masu mata manya,to idan banda abin ka yaushe ne ma kayi auren?".ya faɗi hakan yana dariya ya ce"to ka fito waje nazo inason yin magana da kai?idan madam ɗin ta bari sai ka fito,Angon Hauwa da khairat".wannan magana ta ƙarshe da captain ya faɗa ita ce tafi tsayawa jidda ta kalli wayar ji take kamar taje ta shaƙe Ahmad ta cikin wayar don Allah ya gani ta tsanesa. Bilal bai ce komai ba ya fita tare da janyo jidda ya yi mata wani irin hot kiss sannan ya fita,ta tsaya kamar tabi sa taje ta shaƙe wannan captain ɗin,sam ta tsani taji an danganta wata mace da Bilal don son da take wa Bilal,tare da matsanancin kishinsa. "A'ah kaga angon mata biyu har ka fito?".Banxa Bilal ya yi masa sannan ya ce"kaga mlm faɗi abinda ya kawo ka?kawai ina cikin nishaɗi na da matata ka wani zomin?sai kace gauro,ƙarfe nawa yanzu?". Sosai captain ke dariya harda riƙe ciki,Bilal cikin jin haushinsa ya ce"au daman iskanci ne ya kawo ka?to maza zo ka tafi wallahi".gimtse dariyar ya yi don yasan mutuminsa aƙwai shi da saurin fushi. Haɗe rai shima captain ɗin ya yi sannan ya ce"to akoma bakin aiki yanzu,kana sane da abubuwanda suke faruwa kuwa?a game da Alhaji Damas?na yi bincike sosai na gane tabbas aƙwai wanda ya ke naɗar duk wani sirrinmu yana kai masa,don a yanzu duk wani plan da muka haɗa masa yasan komai". "A'ah mlm daga ni sai kai muke wannan binciken,sai dai idan kai ne kake kai masa to sai ka faɗamin"?. "ah haba mutumina ta yaya za'ayi in haɗa kai da wannan mutumin?kar ka manta fa Damass shine ya yi sanadin mutuwar ƙanwata,shine ya sace ta ya tafi da ita ƙarshe ya kashe ta,duk dalilin taƙi aurensa,saboda munanan aikinsa,kuma ta yaya kake tunanin hakan daga waje na,no matter how hakan ta kasance,ni dai abu ɗaya zan faɗa maka shine aƙwai na kusa damu wanda ya keson ya san komai,sannan ya ruguza mana plan wanda muka daɗe da gama kayanmu". "hmm zan duba maganarka captain,amman gaskiya ina mamakin wannan waye kuwa"?. "Hmm Bilal kenan aishi makashinka yana tare da kai,don haka gwara ma kawai musan abinyi yanzu,kada mu tsaya kallon kifi kwaɗo ya yi mana ƙafa." bayan sun gama wannan maganar ne captain ya ke faɗa masa matarsa zata zo gidansa gobe. Bilal ya ce"ok Allah ya kawo ta lafiya".amin captain ya ce sannan suka cigaba da hirarsu. Sosai na ke kallon yaya Bilal wanda ke ta dariya kamar ba shi ba,ina kallonsa ta sama window ɗin ɗaki na,Ina ji araina dama dani yake wannan hirar,yau da har sadaka sai na yi saboda murna,amman kash!ba dani ya ke ba. Na saki labulen ɗakin na zauna abakin gadona ina tunanin irin wannan zaman dana ke,sai kace wani auren ƙwangila?ah to idan ma auren ƙwangila ne ai da sauƙi tunda dai ana kula da matar?amman ni ina nan dai zaune kamar wata gunki,ko kallon arziƙi ban taɓa samu daga wajen me gidan ba. **** Ƙarar wayar jidda ne ya karaɗe wajen,tana sama kan bene tana wanka,Bilal na kusa da wayar ya shiga kiranta da honey!honey!!amman jidda bata ma san yana yi ba,ya ɗaga wayar don ya bada uzurin mai wayar shiru yaji anyi don haka ya ajje wayar ya cigaba da aikinsa cikin system ɗinsa. Tana sakkowa Bilal ke faɗa mata an kira ta,ai da gudu ta ƙaraso wajen tana ce wa"wa. .wa. .waye?". Kafaɗa Bilal ya ɗaga alamar shima bai san waye ba?.ta duba number gabanta ya bada wani irin rass rass,ta daure ta tashi tana wayan cewa ta ce"au bari in hau sama na manta nan wajen sam babu network,shiyasa idan zanyi waya ta nake hawa sama".ta faɗi hakan tana yin gaba zuciyarta fal tsoro amman ta godewa Allah da Bilal ɗin bai gai ne waye ba. Tana hawa saman ta shiga ɗakinta ta kulle harda saka key,sannan ta samu bakin gadonta ta zauna,ta kira number hannunta na rawa. "Barkanki da dare mrs Bilal Admiral B". Gaban jidda ne ya faɗi sannan ta ce"ranka ya daɗe Oga dafatan kana lafiya?wallahi ɗazu wayar na bari a ƙasa na shiga wanka ashe Bilal ya ɗauki wayar?".ta faɗi hakan tana jin bugawar zuciyarta na ƙara ƙaruwa. Sosai Alhaji Damas ke dariya sannan ya ce"Banyi magana ba mrs Bilal,idan da na yi magana yau nasan gidanku Boom wuta zata tashi kinga mutum ya yi asarar dukkanin wannan aikin dana sakaki,to kinga yaya kuma zan ɓata aiki na,i zuwa yanzu kin samu wani rahoto ne?". ya jeho mata wannan tambayar?jikinta na rawa ta ce"eh ranka shi daɗe yanzu haka na samu ka jiraye zuwa na gobe insha Allah,zan masa ƙaryar zuwa gida daga nan dai inzo". Dariya sosai ya yi irin dariyar basawa,sosai jidda take jin tsoron dariyar Alhaji Damas,tana cikin wannan halin ne taji yana ce wa"yauwa kinji ina dariya ko?ba komai na kewa dariya ba sai yadda kika mayar da ƙwaƙwalwar kamar wata babyn roba,duk da basirarsa da kuma fikirarsa,shiyasa akace mace tafi shaiɗan iya annamimanci." shiru jidda ta yi don ita lamarin Alhaji Damas yabar bata mamaki,don mutumin yasan kan rashin tausayi da kuma rashin sanin darajar ɗan adam. Suna gama wayar ta kashe wayar baki ɗaya,don haryanzu bata dawo nutsuwarta ba,anya kuwa ta yiwa Bilal adalci arayuwa?mutumin da ya taimaketa ya tsamota daga ƙangin rayuwar da take ciki?amman shine duk ta manta wannan kyakkyawan halarcin,yana sonta so na haƙiƙa,ta haɗa masa ƙarya amman kuma bai nuna mata komai ba,koda afuska ne kuwa. saboda Tsananin sonta da ya ke. Wata zuciyar ta ce mata,haba jidda Yanzu akan ɗan wannan abinda ya yi miki ne har ki ke wani tunanin har wani halacci ya yi,Alhaji Damas daga haɗuwarku ta farko ya baki gida mau shegen kyau da kuma tsada.ya bata shi halak malak,sannan duk zuwan da zata yi da kuɗaɗe take zuwa dami guda,tuni account ɗinta ya zama popular saboda muguwar cikar da ya yi da kuɗaɗe,ko shi Bilal ɗin da yake wani ƙafafar ya taimaka mata tasan sarai Account ɗinsa babu rabin kuɗinta,koda aƙwai ma waɗannan ƴan gidan nasu ba bar masa shi zasuyi ba,saboda yadda ya ke taimakonsu sosai. **** "mero!mero!!mero!!! Salim ne ya taƙar ƙare yana ta ƙwala mata kira,da sauri ta fito daga cikin ɗakinta da radionta akunne wacce Hajiya kaka ta saka ta siyo mata,wai ita baza ta iya zama ita kaɗai ba,ita kuma Hajiya kaka da taya ɓera ɓarna ta siyo ɗin,don ita da mero yadda kasan remote da tv haka suke.ita Hajiya kaka tv ita kuma Mero remote,don sai yadda mero ta yi da kaka ha suke zamansu,don ita hajiya kaka aƙwaita da ɗaurewa jikokinta gaba. Tana zuwa ta tsaya tana kallonsa shima yana kallonta,ta wani ture baki gaba tare da turo ɗaurin ɗan ƙwalinta ma gaba na rashin kunya. Sai kuwa ta ce"haba Yaya Salim nifa shiri na keji kazo ka tsaida ni,yanzu gashi nan har sun wuce ni".ta faɗi hakan kamar xa tayi kuka. Kallon banza ya yi mata sannan ya ce"ah lallai mero rashin kunyarki ta ƙara bunƙasa sosai,yau satinki uku agidan nan amman kullum idan na dawo sai dai inje in siyo abinci?a matsayi na na mijinki? Me ki ke nufi da hakan?,ko kina nufin kullum sai na dawo da uwar gajiya ta sannan inje inyo miki take away ki buɗe wannan ƙaton tunbinki,ki cinye ke gaki uwarcin tsiya,take away ɗaya baya isarki saboda haɗamarki,amman idan wajen girkine sai ki maƙale hannu ki ƙwanta ke gaki uwar san jiki ko?to ki buɗe kunnuwanki sosai kiji,wallahi daga yau na daina siyo abinci,ga kayan abinci nan a store komai aƙwai ki duba abinda ki ke da buƙatar dafawa ki dafa amman wallahi ni na daina siyo wani abinci kinji ko?". Yana faɗar hakan har ya yi nisa sai yaji mero na ce wa"oho dai ai naga ni ban iya girkin ba?idan kace inje wani hito in ɗakko kayan girki ni ta ina na sansu ma?ni koko kawai na iya damawa,don shi kaɗai hansai ta koyamin,kuma ni wannan ƙaton abin girkin na madafa wallahi ni dai ban iya kunnasa ba,kawai wataran inje ya babbake ni". abin dariya abin takaici,wai bata iya girki ba?to a gaba zai sakata yana kallo idan bata iya girkin ba?wata shawara ce ta faɗo masa aransa don haka kawai ya fita daga gidan ba tare daya ƙara magana ba. *** "Lafiyarki khairat bakya zuwa skull,ɗazu wannan malamin naku ya kirani wai bakya zuwa,me yake faruwa ne agidan naku?" Kasa ce wa yaya Aliyu komai na yi,don bana son tona asirin halin da na ke ciki.... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:23] Miss Green🍀: *_🪺ABIN CIKIN ƘWAI🪺_* 📃LITTAFI NA 2 UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 Matso kiji👂🏻 Kada ki kasance mai yawan yiwa mijinki musu wallahi yin hakan yana dakushe ki a wajen mijinki don haka a kiyaye,ba da faƊa ko fushi miji ya ke saka ya soki ba,A'ah da rarrashi da kissa ake mallake miji. ------------------------- 53. . .54 . . ."haba khairat da ke fa nake magana kinyi shiru?".Yaya Aliyu ya faɗi hakan cikin fushi don shima baya son rainin hankali. "Yaya Aliyu ka yiwa Yaya Bilal ɗin magana,wallahi ni nayi masa magana amman bai ce komai ba,idan ka yi masa magaba kai zai yadda".na faɗi hakan cikin shaƙewar murya,ya fuskanci tsoron Yaya Bilal ɗin na ke don haka ya ce"ok ba komai insha Allah zan yi masa magana,kada ki damu".yana faɗar hakan ya kashe wayar ya kira yaya Bilal awaya ya faɗa masa.taɓe baki ya yi ya ce"go a head kawai ni ban hana ta zuwa skull ɗinta ba,amman ka shaida mata kada ta kuskura idan taje ta kai dare ko kuma yamma,idan kuma ta taka doka ta to tabbas zan soke makarantar".ya faɗi hakan cikin gadara. Yaya Aliyu yasan halin Bilal sosai ɗan zafin kai ne,bai da tsoron faɗar magana idan ta fito masa,suna gamawa shima yaya Aliyu ya kirani ya faɗamin yadda sukayi tsaf,a zuciyata na ce kaji ɗan rainin hankali wato ma kada inje indaɗe kamar ma ya damu dani. Tun dare na kira su zuhra da kuma zainab na shaida musu gobe monday,ina skull insha Allah,sosai suka yi murna suka ce a to ai gwara ki dawo ana ta karatu babu ke,harma anyi wasu c/A ɗin baki nan wata ma mune mukeyi miki ita,naji daɗi sosai don sun cika ƙawaye na ƙwarai. Washe gari da wuri na shirya na fice makaranta,sanye na ke cikin wata doguwar rigar material mai kyau,ta rufe min ruf jikina na samu nayafina babba na yafa da takalmina mai ɗan tsayi,kasan cewa ba doguwa cen ba.banyi wata ƙwalliya cen ba daman ni ba ma'abociyar yin hakan ba na dai gyara ƙwantacciyar gira ta wacce take acike ɓam da ita gata kuma baƙa ƙirin,na kalli madubi,ni dirarriyar macece sosai,baƙina bai hana aga kyau na ba.na ɗakko jakar skull ɗina na saka na fito na ɗan kurɓi ruwan tea kaɗan,na zuba dankalin dana soya acikin ɗan launch box ɗina mai kyau,na kulle sashe na fito,naji duk babu daɗi saboda na saba saka turare yau kuma har zan shafa sai kuma na ajje tunowa ta a matsayin matar aure. Ganin rashin dacewar tafiyata ba tare dana sanar dashi ba .har na yi hanyar ɓangaren jidda sai kuma na tuno da irin wulaƙancin da ta yimin rannan,kawai sai na yi hanyar waje duk raina babu daɗi. Nafi kusan minti talatin a bakin titi ban samu abin hawa,na fara tafiya a ƙafa zuwa cen babban titi kafin in samu abin hawa,saboda unguwar mu G.R.A ce babu adaidaita sahu. Sosai naji ana ta yimin hon amman ban wani juyo ba,saboda nasan idan na juyo wata ƙila irin ƴan iskan nanne,cen dai dana gaji na juyo ina juyowa sau naga Captain,ya washe min baki ya ce"a'ah kaga mata agidan Admiral B.ya akayi kuma kike tafiya aƙafa?". Fara gaishesa na yi yace"ikon Allah yanzu duk motocin A/D sai arasa wacce zata kai ki unguwa?".sunkuyar da kaina na yi ina wasa da ƴan yatsuna.fuskantar kamar aƙwai matsala ne yasa ya ce"ok shigo in rage miki hanya". Na shiga amman baya na zauna,wannan ɗin ma don nasan aminin yaya Bilal ne shiyasa na shiga,ya waiwayo da kansa ya ce"khairat ina zakije ne?". "Makaranta zanje Bayero university".murmushi ya yi sannan ya ce"ayya ashe kin koma skull Allah ya bada sa'ah,anjima Halisa zata zo to na kira Bilal sai ya ce wai ita jidda zata je gidansu,to shine na ce ai gaki agidan tazo wajenki.ashe ma kema makaranta zaki". "ayya ba komai idan naje bazan daɗe ba,daman yanzu test muke yi idan naje zan dawo da wuri,ka faɗa mata tazo".murmushi ya yi azuciyarsa yana ce wa oh wannan yarinyar baiwar Allah,gashi yaga alamar wannan ita ce ya kamata ta zamowa Bilal garkuwa agidansa.don ya fara zargin jidda,don duk abinda sukayi da Bilal tamkar a gabanta ne,don matuƙar yaje inda ya ke laɓewa don ɗaukar wasu abubuwa a gidan Damas sai yaga khairat,abin ya tsaya masa sosai kuma ya rasa yadda zaiyi ya faɗawa Bilal hakan,tabbas jidda ta cika butula me mantawa da alkhairi. ***** Na yi sa'a ina zuwa makaranta na haɗu da mutanen nawa musamman ma Zuhra,tana ganina ta rungumeni tana ihu,ga amarya ga amarya ai kuwa ƴan ajinmu suka zagaye ni suna tsokana ta,nan dai aka shiga hira da bani labarin abubuwanda suka faru da bana nan,kun san ƴan makaranta da gulma. Sai dariya na ke kamar ba niba,Zainab na zuwa ta dinga kallona up and down,na kalleta na ce"ke dalla banza me kuma ki ke wani ƙare min kallo?".na faɗi hakan ina dariya dimpils ɗina sai lotsawa suke gwanin sha'awa. Ta magantu sannan ta ce"haba khairat ba dole in kalleki ba,kinyi aure madadin muga kinyi ƙiba .sai wannan uwar ramar da ki kayi,jibe kifa da ma har kinfi ƙibar?". Shiru kawai na yi na sunkuyar da kaina don bansan ma me zance musu ba,lamarin aure wuyar sha'ani gare sa,balle kuma na karanta na sani Allah ya tsinewa mai tonawa mijinsa asiri,na wayance na ce"hmm rashin lafiya na yi ne maleria ke damu na,amman yanzu naji sauƙi sosai." Haɗa baki sukayi wajen yimin sannu,nan dai aka cigaba da hira na ke tambayarsu abinda za'ayi yau.Zainab ta ce"hmm mutuminki ne kuma kinsan ya yi tafiya". "Na ce to ni ina ruwa na da tafiyarsa Allah ya dawo dashi lafiya,daman baƙuwa zanyi ne shiyasa na damu,amman yanzu zan tafi". Har bakin titi suka rakoni na hau adaidaita sannan suma suka tafi gida,ina zuwa gida na ajje jakata nasha ruwa na jiƙa maƙoshi na,na shiga aikin girki,ina cikin aikin naji ana ɗan buga bell ta ƙofar falona,na goge hannuna na fito,Halisa ce tsaye bakin ƙofar ta sakarmin murmushi ta shigo. Na gaishe ta tare da kawo mata five alive da kuma ruwa,sai kayan gara ta dubulan da alkaki da kuma cincin,na ce mata zanje kitchen in ƙarasa girki.ta ce"a'ah muje tare in taya ki,ai nima na ɗan wasa jini".muka saka dariya muka shiga kitchen ɗin tare muna girkin muna hirarmu gwanin sha'awa. Na fuskanci Halisa macece mai hankali da kuma kamun kai,na yarda da hankalinta har naji ina tunanin sanar da ita halin dana ke ciki,ko zata taimakamin. Muna aikin na kalleta na ce"maman Junior don Allah so nake in faɗa miki wani abu,ina son ki bani shawara akan hakan?".murmushi kawai ta yi sannan ta ce"ayya ba komai ina jinki?ai ke tamkar ƙanwata haka na ɗaukeki". Babu abinda na ɓoye mata akan zamana da yaya Bilal,har na gama magana ta,kallona kawai take sannan ta ce"kash!gaskiya khairat kinyi sakaci babba tun acen baya,shi fa namiji da ki ke ganinsa ba'a nuna masa so me yawa,matuƙar ki ka nuna masa duk duniya babu kamarsa insha Allah to ke ce baiwarsa,don ko yana sonki to za kiga ya rage sonki,shi namiji haka ya ke yafi son mace me aji sosai,ba wacce zai sameta kai tsaye ba,abu na farko da zan nuna miki shine,kibi duk hanyar da zaki bi mijinki ya dawo hannunki,ba tare da kin nuna masa fuskar kina son ku daidai ta bane,kissa da kisisina ita ce ke jan hankali miji awajenki,ko da bai ra'ayinki don dole yaji babu kamarki,don haka yanzu ki buɗe kunnuwanki kiji ni?dole kayan sakawarki ki ajje duk wata atamfa da leshi agefe,ya zamo kayan sakawarki ƙananun kaya ne,Sannan ya xamana kin iya tafiya ta jan hankali tare da salo salo kala2 ta yadda zaki dinga jan hankalinsa". Sauke numfashi na yi ina ganin kamar baxan iya wannan abubuwan duk da ta faɗomin ba,na kalle ta na ce"ni wallahi mmn junior kunya na keji,idan na gansa sai inji kamar ƙasa ta tsage na shige ciki,wallahi ina jin nauyinsa". Kallo na sosai ta yi cikin nutsuwa ta ce"hmm ai kuwa khairat ba zaki taɓa fita daga cikin wannan matsalar ba,ki cire duk wani nauyi da jin kunyarsa.ki nuna masa kema macece,sannan idan ya shigo hannunki ki nuna masa jan aji sosai irin namu na mata,kada ki sakar masa kanki kamar wata jaka,don Allah khairat ki nutsu ki karɓi mijinki a hannu,wannan zaman da kike me aikin gidan nan ma ta fiki matsayi,don haka ki daure daga shi har jidda ɗin ki nuna musu baki damu dasu ba,sannan ki yi duk yadda za ki yi ki karɓe mijinki chas a hannunki,sannan wannan sirrin na ki ina so ya tsaya daga ni sai ke,don bana son kowa yaji". Murmushi sosai na yi cikin dakiyar zuciya na ce"insha Allah anty zanyi yadda ki ke so".murmushi ta yi muka cigaba da girkin namu. Muka zuba a babban faranti muka fara cinsa cikin nutsuwa har muka gama,na koma kitchen na wanke kayan tas.na dawo muka hau hira,ta ce"khairat gobe zan aiko ƙanwata ta kawo miki wani turare,ki daure ki yi amfani dashi don Allah kada ki bani kunya." Ɗaga mata kai na yi ina jin daɗin haɗuwa da ita,don ba don ita ba da ban san yaya zanyi ba,don yadda na ke tsoron yaya Bilal ko Babana bana tsoronsa haka. Halisa tana komawa gida ta shiga haɗa abubuwan da zata aikowa da Khairat,har wasu shegun ƙananun kaya waɗanda ra siya ƙwanan nan wanda bata yi amfani dasu ba,har kayan bacci duk da tasan khairat ɗin na dasu,ta haɗa su duka ta aika gidansu akira mata ƙanwarta Xeenatu. Turaren kuma oder ɗinsa ta bayar aka kawo mata,don daga saudia ake kawo turaren,halartaccen turare ne wanda ake shafawa ajiki musamman don jan hankalin mijinki". Mai suna miskil Zawaaj,turare ne mai matuƙar sanyin ƙamshi da jan hankali. **** ai kuwa ina dawowa daga makaranta na tarar har Xeenatu tazo,bayan mungaisa ne take sanarmin ita ce wadda Halisa ta aiko,murmushi na yi mata muka ƙara gaisawa sosai,an ciko min wata ƙatuwar bakko wai duk kayan ne aciki,idan ban gane ba in kirata awaya. Naji daɗi sosai tun Xeenatu na nan na fara gabatar da wasu abubuwan,ni da kaina sai da abin ya yi min cif sai naji jikina duk asake kamar nasha wani abu da zai ƙara min wani armashi ajiki na. Na saka wasu ɗamammun riga da wando,wanda ni da kaina sai dana ji kunyar yin hakan,dirina ya fito ɗas ɗas kamar wata ƴar bebi,hmm tuni na ɗauko turaren da ta aikomin na bulbulasa yadda ya kamata,tuni jikina ya kama ƙamshi sosai,na saka after dress akai,saboda zan raka zeenatu na yi kyau sosai,na samu wani plat ɗin takalmi na wanda ya yi min kyau,na rako ta muna hira. Dai dai nan hancin motar Yaya Bilal ya danno na yi gefe ina wata irin tafiya ina rangaji tare da girgiza jikina kamar wata macijiya,ko kallon saahensa banyi ba na fara taunar cinguim ɗin bakina yana bada ƙara ƙararas ƙararas,ina hangosa naga yana yimin wani kallon cikin ƙasa,sai da ya cire glass ɗinsa yana wani yimin kallon ƙasa ƙasa. Tuni na yi gaba nazo dai dai inda ya faka motarsa na wuce ko kallonsa banyi ba,Har na raka Zeeenatu na dawo na wuce har ta kusa dashi ina girgiza mazaunai na wuce,zuciyata sai bugawa take sai dai wani ɓangaren na zuciyar tawa yana bani ƙwarin guiwa..... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:23] Miss Green🍀: *57. . . . . .58* Da sauri ta ɗaga hannayenta za ta mare ni,na riƙe hannunta da ƙarfu har sai da ta yi kuka,sannan na yasar da ita awajen na cigaba da motsa jiki na,duk yana kallon abinda ya faru,ya taso ya kalleni ransa aɓace ya fara magana"ke baki da hankali ne zaki jefar da ita?". kallonsa na yi sosai sannan Na ce"ikon Allah yanzu kai baka ji kunya ba?kazo wai zaka shigarwa matarka faɗa?ita baka ga abinda ta yi ba?wato ni gani mara galihu sai ta mareni ta takani yadda take so ko?to wallahi ahir ɗinku daka kai har ita,don ba ƴar aiki aka kawo muku ko baiwa ba". Ganin yadda na yi mai ne yasa yaja hannun jidda suka yi sashenta,ta zube kan tiles tana ce wa"Allah ya isa na wannan muguwar yarinyar mai kama da basamudiya ta yi min targaɗe". Da sauri Bilal ya ce"ke kada ki ƙara ce mata basamudiya,don ƙanwata ce kinga kuwa zubina tayo".da sauri Jidda ta tashi cikin fushi ta ce"hmm ai wallahi tallahi wannan matakin daka ɗauka agidan nan ba zai maka kyau ba?ai naga ce wa kayi ko kallonta ba zaka yi ba,ashe duk ƙaryar bogi ce.har da yimin alƙawari gashinan tun ba'a kai ko'ina ba ko'ina ba kayi fatali da alƙawarin daka ɗaukarmin". Kallon banza ya yi mata sannan ya ce"Jidda kada fa ki faɗamin zancen banza,wannan yarinyar itama matata ce kamar yadda ki ke,kuma inaso ki saka aranki daga yau zan koma wajen matata,in neme yafiyarta akan duk abinda na yi mata,haba ai na shiga haƙƙinta ma,ni narasa me ya shiga kaina yasa na yi fatali da ita na manta da ita sam,to zaluncin nawa bai kai nan ba,ke bakya tunanin in mutu in tashi da shanyayyen gefe?ke murna zaki yi ko?". "Hhhh ai wallahi Bilal baka isa kace yau zaka koma wajen wannan ƴar iskar yarinyar ba?ai ba haka muka yi da kai ba?Bilal yau ka nuna min ce war namiji baɗan goyo bane".ta faɗi hakan tana jan kwalar rigarsa. Fincike fici ficin hannayenta ya yi tayi gaba tayi baya kamar za ra faɗi,tana hawaye ta ce"Allah ya isa tsakanina da kai Bilal wallahi sai Allah ya sakamin,ƙara fincoka ta ya yi kamar kayan wanki sannan ya ce"ki shiga hankalinki jidda sam ni ban zama lusari har haka ba,da xaki mayar dani sa'anki duk maganar da tazo bakinki ki faɗamin ita,ita khairat ɗin da ki ke zagi bata fiki ba?,ki duba sosai ki gani." Yana faɗar hakan ya haye sama,bai fi mintina kaɗan ba sai gashi da waau sabbin kaya a hannunsa ya wuce ta,da sauri ta taso zata wurgar da kayan hannunsa,ya riƙe hannunta har sai da ta saki ihu awajen sannan ya yi tafiyarsa,yana jin haushin rashin tarbiyyar da jidda ke gwada masa,ada ya ɗauka babu wata mace a idonsa sai jidda amman a yanzu khairat ya ke gani acikin idaniyarsa. Na dawo daga training kenan,na shiga wanka har na fito,sai naji ana danna bell don na saka sakata aɗakin,don tunda ya fara hakan zai iya cewa zai shigo,ya yimin rainin hankali akan matarsa.ni kuwa ba kyalesu zanyi ba. Da mamaki na buɗe ƙofar a tunani na ma ko baƙo na yi,a tsaye na gansa da babban aƙwati na kaya,na kasa matsawa ko nan da cen,na kallesa na ce Lafiya mlm ya dai?." Banza ya yimin sannan ya ce"matsamin in wuce,gidanki ko gidana"?.murmushin gefen baki na yi irin na muguntar nan sannan na ce"hmm ai wannan gida gidanka ne da kai da matarka,sai kuma ƴar aikinku khairat,na faɗi hakan ina matsa masa ya shigo. Bai kulani ba naga ya yi hanyar ɗakinsa,ikon Allah daman yasan da zaman ɗakinsa anan gidan?da ya ke ɗakuna uku ne a ɓangare na,ɗakina sai nasa sai kuma ɗakin baƙi sai tsore da kitchen,sai banɗaku na har guda uku. Ni abin ma mamaki ya ke bani da kuma ɗaure kai,mutumin da ko inuwa ɗaya baya san haɗawa dani,amman wai yau shine harda wani zuwa inda na ke,nafi awa ɗaya zaune awajen har dai na gaji na ɗan leƙa ɗakin nasa,na hangosa yana shirya kayansa akan wadrope. Mamaki sosai abin fa ya ke bani,kamar wani wanda daman jinnu ne ajikinsa,to ko dai yana dasu ne?ko kuma asiri aka yi masa?tunda dai daman Anty Halisa ta ce mata wannan turaren yana karya asiri. Ɗakina na shiga,na ɗakko wayata na kira Anty Halisa tana ɗauka ban bari ta fara magana ba na gaishe ta,don yanzu ganinta na ke kamar wata uwata,don wallahi matar ta gama min komai tunda ta dawo min da hankalin miji na gare ni. Ta ce"khairat kada ki godemin ki godewa Allah,don wallahi Khairat asiri aka yi wa Bilal,don wallahi ni nasan halin Bilal,miskili ne shi sosai don yana zuwa wajen mijina kuma nasan halinsa,ke ban taɓa gani ya yi dariya ba sai dai murmushi shima sai ta kama,wannan turaren dana baki khairat yana karya duk wani asiri,abinda zan gaya miki ki ƙara tashi sosai akan addu'ah kifi ƙarfin mahassada,don na lura idan ki ka zauna sakaci abin bazai yi kyau ba,zanzo gobe insha Allah". Godiya na yi mata na yi shiru ina tuno labarin da hajiya kaka tasha bani,Gaskiyar zancen Anty Halisa aƙwai lauje cikin naɗi ko kuma saran ɓoye acikin wannan maganar tata. Abinda khairat bata sani ba shine,Bilal yana matuƙar sonta alokacin da tana ƙarama sosai,don tun haihuwarta ya ke cewa maman khairat idan ta girma zata bashi ita ya aura.sai dai kowa ya yi tayi mai dariya ana ganin ƙuruciya ce. A ƙalla Bilal ya bawa khairat kusan shekara 15,don sanda aka haifi khairat ɗin yafi shekara 14 tun tana ƙarama ya ke masifar sonta,don shifa acewarsa bazai auri mace fara ba,don shi ya gaji da ganin fararen don duk ƴan gidansu farare ne ƙal,khairat ita kaɗaice ta fita zakka,baƙa ce kalar mahaifiyarta amman baƙinta mai kyau ne,gashi tun tana ƙarama tana matuƙar burgesa sosai,bata yadda da kowa sai Bilal da kuma Hajiya kaka,sai su yini asashen Hajiya kaka,idan suna hira yakan tambayi hajiya kaka ce wa,idan khairat ɗina ta girma ita zan aura,kaka zaki bani ita?Hajiya kaka sai dai ta yi dariya tana jin daɗin hakan har cikin ranta,ta kance masa haba Bilal me zai hana kuwa?ai ko uwarta inya mura bata isa ta hana afkuwar hakan ba. Ganin irin sonda Bilal ke yi wa khairat,yasa su mama iklima baƙin ciki sosai,su ga nasu ƴaƴan ko kallonsu Bilal baiyi sai wata khairat,yarinyar ma baƙa wacce ƴaƴansu suka fita komai.daman kuma su Nadiya sun girmi khairat amman da watanni wata baƙwai nr tsakaninsu,Rashida da khairat kuma wata uku ne,Rashida ta girmi khairat,acikinsu dai Khairat ce ƙarama,don bayan maman khairat ta haifi Salim sai da ta yi shekara 8 sannan ta haihu harma ana tunanin ta gama kenan,to cikin ikon Allah sai ta haifi khairat,bayan khairat ɗinma ta sake haihuwa ta haifi maher tsakaninsu da Maher shekara uku ne. To su mama iklima fa ba suyi ƙasa aguiwa ba suka wuce wajen boka,don araba khairat da kuma Bilal,ya tsane ta tsana mai yawa wacce ko inuwa ɗaya baya son su haɗa. Ai kuwa hakanne ya faru,Bilal ya fara canjawa khairat,kunsan abin yaro ta saba dashi tana ganinsa za tayo wajensa shi kuma,ya ture ta ya tashi daga wajen,har Hajiya kaka ta gane hakan,tun daga nan ta hana khairat zuwa wajensa,ko tana kuka wai akaita gunsa sai Hajiya kaka ta hana ta,to wannan shine musabbabin tsanar khairat da Bilal ya yi. Wanka na shiga,wankan da atarihi na ina tunanin ban taɓa yin irin saba,na gurzu sosai sai da na yi kusan awa ɗaya cikin bathtube wanda na cika masa turaren wanka,daman gama haila na kenan na yi wankan tsarki,na haɗa ganyen magarya na yi tsarki dashi na wanke jikina fes,gashina na wankesa na busar dashi,sannan na fito ɗaure da tawul ina goge kaina wanda na wanke yanzu. Turus naja na tsaya ganin mutum a bakin gadona daga shi sai boxer sai singlet,jikin mutuniyarku fa ya fara rawa,mamaki,ruɗu,duk suka cika ni,tuni wannan ƙwarjinin ya bayyana akan fuskarsa,gashin ƙirjinsa dana ke gani ba ƙaramin haukata lissafina ya yi ba. Na murɗa ƙofar banɗakin zan koma sai kuwa ya ce"a'ah ina zakije? dawo mana,ke da ɗakinki,ni tafiya ma zanyi".ya faɗi hakan yana tashi. Turo ɗan ƙaramin baki na na yi sannan a hankali na fara tafiya,don tawul ɗin dana saka very small ne,ya yi guntu don da ƙer ya rufe ni,na koma gaban madubi ina wani muxurai,sai na hangosa ta cikin madubin yana tsaye yana kallona,tsoronsa sosai naji yadda na hango sa kamar wani ɗan rastling,duk jikinsa awani mummurɗe,da sauri na sumkuyar da kaina. Ya ce"mara kunyar ƙarya kawai".yana faɗar hakan ya fita,na dafa ƙirjina wanda ya ke kai kawo,anya kuwa xan iya wani jan aji yanzu,wallahi dana gansa sai naji duk ƴar nutsuwata ta shige,da ƙer na yi control ɗin kaina na shirya cikin wata doguwar riga amman ta atamfa,koda na kalli kaina sai da na yaba,saboda yadda ta amshe sosai komai a mulallinsa,na zauna na shirya ɗaurina,Xahra buhari ya yi min kyau sosai na shafa hoda na gyara girata na shafa lipstick leɓena ya yi kyau sosai daman gani da ɗan ƙaramin baki. Na samu wani ta kalmi na high hill me igiyoyi wanda ya ke kalar kayan green da kuma ja,na feshe jikina da turaren Anty Halisa,tuni na fara wani irin ƙamshi mai daɗin daɗaɗawa. Tun kafin in iso ƙamshina ya iso wajen,ya buɗe idanuwansa manya ya tsuraminsu,tuni naji ina neman gurɗewa saboda takalmin dana saka. Wow na ce azuciyata shima wanka ya buga da wata ɗanyar shadda ruwan skye blue ta yi masa matuƙar kyau,kamar ka ɗaukesa don gaskiya Yaya Bilal babu laifi ya haɗu. Bansan ina kallonsa ba sai dana ji ya ce"Yi a hankali dai kada ki faɗi?ki wani zuro min ido,da wasu ficicin idanuwanki".hararsa na yo na murguɗa mai baki na wuce dining inda na shirya abinci na,na buɗe na zuba a plate na fara cin abinci na cikin nutsuwa. Sosai ya ƙuramin ido har na tsargu na ɗago na kallesa sai kuwa ya ce"ni baza a bani abincin ba"?. A hankali na fara zuba masa ko kafin in ƙarasa zuba masa ɗin ma har ya iso inda na ke.sosai numfashinmu ya haɗu waje ɗaya,ya tsugunna agaba ya ɗakko plate ɗin abincin ya ɗebo loma ya miƙomin,na kauda kaina gefe ina wani ɓata rai.ya ƙara ɗebowa na kauce. Ajje abincin ya yi,banyo tsammani ba kawai naji anyi sama dani,sai babba ɗako wato Ɗakin Yaya Bilal,sai wani shure shure na ke amman shi ko ajikinsa shi rashin kunyar khairat ma sha'awa take basa,ai kuwa na ƙulla araina sai rafka masa rashin mutunci. Ba'azo inda na keso azo ɗin ba,aƙwai dai lokaci,amman yanzu zan nuna masa duk abinda ya baka tsoro wataran shi zai baka dariya. *Kamar yadda kuka sani na yi muku alƙawarin koya muku abubuwa a wannan book ɗin* To yanzu zan fara da maganin ƙuraje ko wani iri. *Sirrinki🌈👂🏻* 1 *Yadda ake maganin ƙurajen fuska.* Daga ummu maher Asamu garin alim da ma'ul wardi cokali biyu a haɗa arinƙa gogawa a fuska abarshi ya kai minti 15. 2 ko kuma a samu zuma da lemon tsami a dinga shafawa idan mutum zan ƙwanta bacci idan ya tashi ya wanke. by ummu maher 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:23] Miss Green🍀: *55.. . .56* . . .har na wuce sai naji muryarsa"ke zo nan"!.ya faƊi hakan cikin haƊe girar sama da ta Ƙasa,wai don kada nace na gansa,haƊe rai na yi sosai kamar ban taƁa dariya ba,na juya shining eyes Ɗina sosai irin yadda Ƴan duniya ke yi,na kallesa irin yadda ya kalleni kallon Ƙasa sannan na yi wuce wata sashe na ba tare da ko waiwayensa na sake yi ba. sosai abin ya bashi haushi ya wuce fuu kamar kububuwa,ina hangosa ta saman bene,na tun tsire da dariya ina tunanin hali irin na yaya Bilal na wuce ina ce wa hmm zaka shigo hannu sai na gara ka kamar ball,na Ɗauki wayata muka fara chart da anty halisa,dariya sosai ta yi ta ce"kai haba ashe ma mijin na ki bai da wuyar sha'ani?ai so nake sai ya garu sosai sannan mu gana masa azabar da sai yayi kuka saboda haukan sonki". "hmm anty ni gani nake kamar ba zai soni ba?Saboda yaya Bilal ya tsaneni sosai".na faƊi hakan cikin damuwa,sai kuwa anty halisa ta yi tsaki ta ce"Hmm gaskiya khairat raguwar zuciyarki ta yi yawa,yo idan banda raguwar zuciya ta yaya zakice bazai soki ba?ke fa macece ba namiji ba?kuma kina da qualities Ɗin daya kamata namiji ya soki,to saboda me kuma zaki ce haka?idan har kina son muyi shiri to dole ne sai kin zama mace jaruma ba raguwa ba,don haka ki tashi ki zama gawurtacciyar mace agidanta,ki karƁo mutuncinki da kuma martabarki waƊanda ki kayi watsi dasu,don haka inw me jan kunnenki akan ki kula sosai,kada ki bada kai da wuri ki wana sa yadda ya kamata". cikin dakiyar zuciya na ce"insha'Allah anty zan zama jajirtacciya kamar yadda ki keso kuma bazan taƁa baki kunya ba".sosai anty halisa ta yi farin ciki muka cigaba da hirarmu. ***** sosai abinda khairat ta yi masa ya tsaya masa,khairat Ɗin daya sani Ƴar Ƙauye?me nuna masa tsantsar so?yau kuma kallon wani hadarin kaji yaga tana yi mai,kamar an zabure sa haka ya tashi wato allurar soja ta miƘe,indai kuwa baiyi maganin khairat ba yau bai cika soja ba. ina gama chart Ɗin na kashe wayata baki Ɗaya na tashi na cire after dress Ɗin jikina wacce itama tabi lafiyayyiyar baƘar fatata,na fito farlo na wuce kitchen na Ɗakko indomie Ɗin dana dafa,kawai sai ganin mutum na yi a gabana,wani mugun buguwar zuciya naji,amman kuma sai na daure gudun kada in bada kai na,sai na yi mai kallon Ƙasa yadda na yi masa Ɗazu. "khairat ni ki kewa wannan kallon ko?". Na tsinkayo muryarsa Ƙara yimai kallon na yi ya matso inda na ke sosai yana neman taƁa ni,da sauri naja baya kamar naga abin Ƙenkyami na waro ido waje na ce"dont touch me,Kada ka yadda ka taƁani wallahi,ni ba,muharamar ka bace".na faƊi hakan ina turo bakin shawaƁa ta,wanda ya ke yimin mugun kyau Ɗan baki na kamar cunkun fure. "Khairat ni ki ke cewa ba muharraminki ba?ni ba mijinki bane?".da sauri na zaro ido na ce"Allah ya tsare ni wallahi ni bani da wani aure zaman kai na nake,kuma idan ka Ƙara shigomin sashe wallahi ihun Ɓarawo zan maka. waro manyan idanuwansa ya yi yana ganin kamar ba khairat ba,khairat me shiru shiru yarinyar da babu ruwanta?to ko dai ba ita bace wani aljanin ne ya shiga jikinta?ga wani mugun turare wanda duk ya tada masa da feeling Ɗinsa,musamman ma akan khairat Ɗin,daman haka take da kayan ado da alatu?sam bai taƁa tunanin hakan daga gare ta ba,don ko agida ma bata fiya fitowa ba tare da hijab ba. Ganin yaƘi fita ne yasa na ce"mlm don Allah mlm fitarmin a sashe ni na gaji da wannan tsayuwar da ka yi min aka kamar wani sunduƘi". sosai abin ya bawa Bilal mamaki,sam bai jurar rashin kunya don haka yanxu zai yi maganinta.ban yi tsammani ba kawai sai naji ya janyo ni ya matse min baki na sosai naji zafi na gallara mai cizo,amman ko gezau bai yi ba,na Ƙara gallara mai wani cizon.abinda ban sani ba shine hankalinsa sam baya kan cizon dana yi masa,rigar dana saka irin mai wajen wuya Ɗin nance da sauri na tashi na ture sa gefe,cikin fushi na ce"haba bawan Allah me ye kuma zaka zo kana kallo na".na faƊi hakan cikin shagwaƁa,anan take ya tuno da abinda ya aika ta,da sauri ya fita waje yana gyara zaman bottle Ɗin rigarsa wanda duk a buƊe ya ke. Yana fita baki Ɗaya na zauna akan babbar kujera wato tree seater,na lumshe idanuwa na fuskar yaya Bilal na yimin gizo sosai,wani irin farin ciki naji azuciyata na danne saitin zuciyata ina jin bugawarta sosai,har hawayen farin ciki sai da na yi saboda tsananin murna da wankewar zuciya,wai yau ne nice ga ni ga yaya Bilal?mutumin da ko inuwa ta bai son gani.kullum sai hantara da kuma zagi?amman yau har shine ya ke kallona kallon cikin ido. anya ma kuwa xanyi wannan jan ajin da anty halisa ta ce inyi?Kai gaskiya bazan iya ba.mutumin da na ke matuƙar so arayuwata na samesa ai bazan bari inyi wani jan aji ba.garin jan ajin ya tsinke. Da Sauri na ɗakko wayata na kira anty halisa,cikin zumuɗi tana ɗagawa ta fara tsokana ta da "khairat ta Bilal bada kanki asare kije gida kice ya faɗi."sosai naji wani irin nisha ɗi ya cika zuciyata na ce"hmm anty albishirinki?". Da sauri ta ce"goro".na ce "fari ko ja"?.da sauri ta ce"fari".duk abinda ya faru sai dana gaya mata,sosai ta taya ni murna sannan ta ce"hmm wa yaga ya masa barni gabas take.ai wallahi wasan ma yanzu aka soma,wannan turaren da ki ke ganinsa ko asiri idan aka yi wa mutum to tabbas alokacin ya ke warware wa,don haka ki kula da saka sa sosai duk wani gurbi na jikinki kibi turaren dashi.kici gaba kuma da addu'ah insha Allah komai ya kusa zuwa ƙarshe".godiya na yi mata sosai sannan na kashe wayar na rungume filo a ƙirjina ina tuna ranar da zan ganni gani ga yaya Bilal muna zaman aure na haƙiƙa,yana sona ina sonshi. *** "Wai ni honey lafiya ƙlau kuwa ka ke? Tun ɗazu naga sai tunani ka ke?wallahi duk ka sanya ni cikin damuwa?".jidda ke faɗan hakan tana shigewa jikinsa.duk abinda take bai ma san tana yi ba.kaf tunaninsa ya tafi ga khairat,sau tari yarinyar yana saka ta acikin munana,amman tabbas yarinyar kyakkyawa ce sosai sai yau ya yadda da hakan. Ganin tana kiɗanta tana rawar tane yasa jidda ta ce"oh wai ni Bilal wani salon wulaƙancin ka koyo ne?da ina ta yi maka abinda zai sakaka farin ciki amman kai hankalinka yana wani wajen cen daban".? "Jidda!".da ƙarfi Bilal ya faɗi sunanta sannan ya ce"ki shiga hankalinki sam ni ba lusarin namiji bane,wanda mace za ta yi ta faɗa masa magana yadda take so ya kyale taba,ki shiga tai tayinki".ya faɗi hakan yana nuna ta da yatsa,tasan halin Bilal ƙwarai da gaske,idan zuciyarsa ta hau yana iya aika tawa mutum ba dai dai ba,ta zauna kan kujera tana rufe bakinta da ƙarfi ta firfirto da idanuwanta waje,ba komai yasa ta yin hakan ba,bai wuce yadda Bilal ya yi mata ba,a iya saninta Bilal bai taɓa koda yi mata kallon banza ba,ko da ma ace ita ce da laifi to shine ke bata haƙuri. **** "Wai Aliyu me yasa kullum ka ke yimin wulaƙanci duk akan matarka Maryam?idan ka gaji dani ne ka sake ni mana?amman irin wannan cin fuska da me ya yi kama?".khadija ce ke faɗin hakan tana kuka. Ya kalle ta sosai cikin nutsuwa ya fara mata magana"khadija ban tsane ki ba?ina sonki sosai kamar yadda na keson Maryam,harma fiye da ita saboda ke ƴar uwa ta ce,duk da babu hadisin daya zo akan idan kana da ƴar uwa ka aure ta,kafi sonta akan waccen saboda ita wannan ƴar uwarka ce,amman ki sani Khadija an halacci zuciya abisa son wanda ya ke kyautata mata,sannan kuma tana ƙin duk wanda ya ke munana mata,to kinga abinda ya ke tsakaninki da Maryam kenan". "Ai daman nasan haka zaka ce ita tafi kyautata maka,ni dana ke gutsirar naman jikinka ina nama dashi ai sai ka yi ta zagina,tunda wannan matar taka ta shanye min miji".ta faɗi hakan tana kuka. Aliyu mutum ne mai sanyin hali sosai,matuƙar mace tasan kan na miji da gudu zata iya dashi,don sam bai da zafi sosai sai dai idan ka ƙure shi,Salim ne ɗan zafin kai irinsu Bilal. A hankali ya ƙaraso har gabanta,wani wari ya bugesa kamar ya toshe hanci,amman sanin hakan zai ƙara janyo wani hargitsin sai ya share,ya tsugunna agabanta ya kamo hannuwanta duka biyu ya manna musu wani irin hot kiss,tuni jikin Khadija ya yi mugun sanyi don yadda ya yi mata kiss ɗin. Ya kalle ta sosai ya kashe mata ido ɗaya,ai tuni khadija ta sallama masa,ya yi murmushin cin nasara sannan ya ce"ummu khairat ina alfahari dake sosai,inason ki yi min wasu alƙawarurruka har guda biyar?". Da sauri ta ce"insha Allah zan riƙe maka alƙawari mijina,Abban Khairat".ta faɗi hakan ita ma tana kashe masa ido ɗaya. Yauwa alƙawari na farko shine,kada ki dinga saka damuwar Maryam akanki har ta yi miki illa don kin san halin da ki ke ciki yanzu,ɗan cikinki yana buƙatar kulawarki sosai don haka don Allah ki daina damuwa.sannan abu na biyu ina son ki kasance mai tsafta da kula da kanki da ƴarki khairat,abu na uku ina son ki dinga tausasa zancenki wajen yi min magana,sannan abu na huɗu ki dinga yimin girki kullum a ƙalla sau biyu matuƙar ina sashenki,sannan abu na biyar ina son ki dinga riƙe min sirrina,tare da yimin ƙwalliya da kula dani". Ya faɗi hakan yana yi mata mugun smile ɗinsa mai tafiya da ita,ta hango asalin kama da mahaifinta akan fuskar Aliyunta,ta magantu ta ce"insha Allah mijina daga yau zaka same ni a mai kula da kai,ta yadda zaka yi alfahari da ni." Sosai Aliyu yaji farin ciki ya mamayesa,ya rungume ta sosai,da kansa ranar ya yi mata wanka fes suka haɗu suka yi aikin ɓangarenta dashi,zuciyarta fal farin ciki. Maryam ma da ta gama aikinta nan ɗin tazo,sai dai khadija taƘi bada fuskar yin hakan,kuma ranar Aliyu a ɓangaren maryam ɗin ya ke,sai bayan magrib sannan ya shigo,Maryam ta amshe sa kamar wani abu ma bai faru ba,ya kalle ta sosai ganin kawai dauriya take,ammsn sauran kaɗan ta fashe da kuka. Da ya ke yasan kan abinsa tuni ya bi da ita yadda ya keso.kafin wani ɗan lokaci ta saki jikinta sosai suka faɗa hirarsu gwanin sha'awa. ***** To fa tun daga wannan ranar ne na buɗe shafi salo salo,sai na lura yana guest ɗinsa yana shan iska zanzo in wuce wata,ina shawagi na ko kallonsa banyi,sai in fake da motsa jiki,ai kuwa sosai ya ke shagala da wannan ɗin,amman girman kai ya saka shi wani jan aji. Yauma kamar kullum na fito daga ni sai tree quater ɗin wando baƙi,wanda yabi jikina irin me bin jiki ɗin nan,sannsn na saka wata riga t shart wanda ta ɗameni sosai na ɗakko ruwan gora mai ɗan sanyi,na ƙulle gashin kaina ma'ana na saka ribom ai kuwa ba ƙaramin kyau hakan ya ƙaramin ba,da ya ka irin gashina mai taushi ne wanda ake kiransa roba roba,kuma sai ya yi kamar na yi doughnut ɗinsa ya yi cukus,kamar black american,na saka konbus ɗina mai kyau,irin na mata na fito abina ina ɗan gudu kaɗan,ai baki ɗaya ya shagala da kallona ina kallonsa,na cigaba da bubbuɗawa kamar yadda na saba yi masa. Sai ga jidda nan ta fito,ganin abinda ke faruwa yasa ta kusa daskarewa awajen,ta kalleni taga harkar gabana na ke,ta kalli mijinta taga shi kuma aikin kallo na ya ke. Kawai ganinta na yi agabana tana wani muzurai cikin fushi ta ce"dalla malama koma ɓangarenki zaki fito kina wani muskutawa,kina neman ki haukata mutum". Dariya sosai na yi kamar na mayar da ita mahaukaciya sannan na ce"oh ikon Allah jidda ki ke kowa?don Allah ki matsa daga kusa dani banda lokacinki,saboda ni dai ina da abinyi,kuma don Allah kiɗan matsa don wallahi wari ki ke kamar mushe?". . .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:24] Miss Green🍀: *_🪺ABIN CIKIN ƘWAI🪺_* 📃LITTAFI NA 2 UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji*👂🏻 Kada ki kasance mai yawan yiwa mijinki musu wallahi yin hakan yana dakushe ki a wajen mijinki don haka a kiyaye,ba da faƊa ko fushi miji ya ke saka ya soki ba,A'ah da rarrashi da kissa ake mallake miji. ------------------------- 59. . . . .60 . . .bai ajje ni a ko'ina ba sai kan kyakkyawan gadonsa,da sauri na tashi cikin tsiwa na ce"haba mlm saboda me zaka wani ɗauke ni kamar ƴar tsana?don Allah ni ka daina shiga harka ta". Murmushi ya yi irin na gefen baki sannan ya ce"a'ah nifa ban shiga harkarki ba,kece ki ke shiga harka ta ni yanzu ma fitar min a ɗaki na".wani kallo na aika masa sannan na yi hanyar waje na saka hannuna da niyyar buɗe ɗakin,amman naji kamar an rufe ƙofar,ƙarar mukulli naji alamar mukullin yana hannunsa,na juyo na harɗe hannuwa na a ƙirji,ina yi masa kallon ba kada wayo. Don nima in nuna masa na iya rainin hankalin sai nazo na zauna abakin gado,na harɗe ƙafafuwana waje ɗaya,shima yadda na yi hakan ya yi sannan ya ce"khairat"!.cikin voice ɗinsa mai daɗi. A hankali na juyo na kallesa sannan ya ce"haƙiƙa kafin a sami mace kamarki za'a daɗe ba'a sami mace irinki ba,Khairat na kasance mai cutarki da kuma shiga haƙƙinki,amman baki taɓa buɗe baki kin cemin kina son haƙƙinki ba,don Allah ina neman yafiyarki,idan har ban nemi yafiyarki bazan taɓa gamawa lafiya ba don Allah ki yafemin". Kallonsa na yi sosai ina mai mamakin maganarsa na ce"Yaya Bilal nifa baka yimin komai ba,ban kuma ce ka yimin ba,Allah ya yafe mana baki ɗaya,yanzu dai buɗemin ƙofa in fita saboda bacci na keji". Na faɗi hakan cikun shagwaɓa wacce ta zamomin ji,matsowa ya yi har inda na ke ya tsugunna agabana,ya ɗago haɓata sosai ya kalleni cikin ido sannan ya ce"Khairar nasan abinda na yi miki da zafi da kuma ciwo,amman don Allah ki yafemin,na rasa me ya shiga ƙwaƙwalwata alokaci ɗaya naji na tsaneki,alhalin baki yimin komai ba,khairat ni na nuna miki sona tun kina ƙarama kuma na tafi na barki dashi,shiyasa har ki ka girma da sona. . ." Da sauri na ce"wa ni?a'ah nifa bance inasonka ba,idan ma ka taɓa jin hakan to ƙarya ne,amman ni bance inasonka ba,don Allah ka barni in tafi".na faɗi hakan ina tashi tsaye. Ji na yi kawai ya sureni baki ɗaya,ya ƙara ajjeni akan gadon,muzurai sosai na fara yi don na riga dana saka acikun zuciyata bazan sakko kamar yadda ya ke soba,ya shige banɗaki abinsa sai gashi ya fito daga shi sai tawul,ya kalleni sosai na kauda kaina gefe,don baki ɗaya naji zuciyata ta ƙarye akan Yaya Bilal,sam bazan iya wani fushi dashi ba,amman dana tuno nema wa kaina ƴanci na ke sai na share sa. Ban san lokacin da na ya ƙaraso inda na ke ba ya ce"maza ki tashi kije ki yi alwala kizo muyi Sallar nafila,mugodewa Allah daya nuna mana wannan ranar,khairat ɗin Yaya Bilal ta auri Bilal ɗinta". Harararsa na yi sannan na ce"wacce rana kuma ka ke magana akanta?ai ni tuni na manta da wata ranar aure,wata na ɗai ɗai har biyu agidan nan amman kace wai intashi inyi alwala?Yaya Bilal yanzu duk kamanta cutar da ka yi min?ka auro ni amman ka mayar dani kamar me aikin gidanka,sai da ka gama cin amarci da amaryarka sannan yanzu kace wai zaka dawo guna?wallahi bazai yiwu ba,bazan yarda ka rainamin wayo har haka ba,ka koma cen wajen matarka wacce ka keso bani khairat wacce ka tsana ba,don haka don Allah ga hanya ka fitarmin a sashe na".na faɗi hakan cikin dauriya kuma fa da zai fita ɗin da bansan halin da zan tsinci kaina ba,dauriya ce kawai. Murmushin nan nasa ya yimin mai tsayawa azuciya sannan ya ƙaraso inda na ke,ya ce"khairat bazan gaji da roƙarki yafiya ba,ki yafemin don Allah ban san nima me yasa na yi miki hakan ba,amman wallahi tallahi da zaki huda zuciyata ayanzu da babu abinda xaki gani sai son khairat,fal acikinsa,Khairat ki fahimce ni,ni nasan kina sona kamar yadda na ke sonki". "Hmm a taka fahimtar ko?har ka ke ganin ce wa inasonka ne?to ayanzu ban sonka,khairar ɗin da ka sani ada cen baya to ayanzu ni ba ita bace,don haka ku fita daga idanuwa na kai da matarka,kuma ka gaya mata ta fita daga harka ta". Sosai naji ya janyo ni har muna jin numfashin juna,ya kalleni sosai sannan ya ce"ƙarya ki ke khairat ina ganin sona acikin waɗannan idanuwanki na ki,sona bazai taɓa gogewa acikin zuciyarki ba khairat,tun baki san menene so ba na koyar da ke,don haka ke ƴar makarantata ce". Shagala sosai na yi da kallon fuskarsa abinda ban taɓa samin damar yi a arayuwata ba,sosai ya dinga yimin wani abu wanda na ke neman shagala,ai da sauri na yi gefe ina mayar da numfashi,don har yanzu ina nan da burina akan baxan sako da wuri ba. Haɗe fuska ya yi sannan ya ce"kije ki yi alwalar ina jiranki".jiki na duk a sanyaye na shige banɗakin na ɗauro alwala na fito,yana zaume yana kallon bakin ƙofar banɗakin har na fito. Daman already ya saka sallaya,muna idarwa ya juyo ya kama goshina ya yimin addu'ar da manzon Allah (S.A.W)ya koya mana ga wanda ya yi sabon aure. Ya kalleni sosai sai naga hawaye suna fitowa daga cikin idanuwansa,ya ce"khairat ni ɗinnan da ki ke ganina nason me sona haka zalika nasan wanda bai sona,Khairat ki yadda kina sona,ni nasan da hakan muyi rayuwar aure kamar yadda ko wani mata da miji suke,zan gyara dukka kura kurai na". Bance masa komai ba na kyalesa har ya gama surutansa sannan ya fita sai gashi ya dawo da leda babba,ya ajje ta ya buɗe ya ciro wani abu,ƙatuwar ɗawisu ce wadda aka banƙara ta ta gasu sosai,ga fresh milk a gefe,ya ɗakko tsoka ƙatuwa ya miƙomin,rufe bakinw na yi gam ɗan murmushi ya yi sannan ya ce"khairat kyankyaso bayanki".ya faɗi hakan da ƙarfi da sauri na buɗe bakina zanyi ihu ya turamin dukka bakina,babu damar dawowa dashi don haka na haɗiye a hankali ina harararsa har na cinye,ya miƙomin fresh milk na amsa na kora don ina buƙatar hakan. A hankali ya dinga feeding ɗina,duk jikina ya yi sanyi na ture na ce na ƙoshi,ina kallonsa ya fara ci ahankali cikin nutsuwa,ya kalleni ganin inw kallonsa da sauri na juyar da kaina gefe,ya yi murmushi kawai ba tare da ya ce komai ba,har ya gama ya ƙwashe komai ya fita. Sai gashi ya dawo ya zauna abakin gadon ya ajje system ɗinsa ya fara aiki bai ƙara yin magana ba,yana ɗan satar kallona idan muka haɗa ido sai na hararesa shi kuma ya yi dariya. Tuni na fara gyangyaɗi har bacci sosai ya ɗaukeni,ba ɓingire akan capet ɗin na hau bacci,ya kalleni ya hau murmushi,yana tunanin wani abu ba komai bane sai Ɓarin da aka ce qai khairat ta yi. Baya son kawo komai acikin zuciyarsa amman haka zuciyarsa ta fara tun zirashi akan khairat ta bawa wani kanta,yaji wani mashi ya tokare sa azuciyarsa,yana matuƙar son khairat sosai so kuma mai tsanani,shi ya rasa me yasa yaji ada cen baya ya tsane ta,sam baiyiwa kansa adalci ba. Anya khairat zata iya bawa wani kanta?sam bazai yiwu ba,khairat macece mai kamun kai sosai da kuma kunya baya tunanin hakan daga gare ta. Ya taso a hankali yana kallonta,yana jin sonta na ƙara huda zuciyarsa,tana nan amatsayin khairat ɗinsa,ya kalli ɗan ƙaramin bakinta mai matuƙar tafiya dashi,ya.manna mata kiss yana jin ƙara sonta na yawo acikin ransa. Da kansa ya ɗakko kaya aɗakinta na bacci,ya tsaya ya kasa saka mata hankalinsa duk atashe,yasha yiwa khairat har tsarkin kashi alokacin da tana ƙarama. Rufe idanuwansa ya yi ya fara canja mata ahankali,sai dai ina tuni ya kasa control ɗin kansa,tuni ya aikatawa khairat me aikatau. Hmm yau fa su Bilal an tafi wata duniya,tuni yaji ƙaunar khairat ta ƙara huda masa zuciyarsa,daman haka virgin take?gaskiya bai san daɗin aure ba idan ba yanzu ba,yanzu ya gane kano da jigawa aƙwai banbanci,mutuniyarku khairat tuni ta hargitse sosai,Hajiya kaka tasha kira yadda ya kamata. Sosai ya.ke rarrashinta tare da mamakin irin mugun sharrin da aka yiwa matarsa khairat,tabbas amatsayin budurwa ya sami matarsa,to waye ya yi mata wannan sharrin?ya zama lallai ya binciko sa,sai ya nunawa duniya cewa khairat ɗinsa fa,tana nan amatsayinta na me kamun kai da sanin hakkokin ubangiji. Sosai khairat ke tsoron Bilal,don tasha wahala bata wasa ba,daurewa kawai take,ita kaɗai tasan wahalar data sha,sai kuka take tana kiran sunan Hajiya kaka,ita kuwa Hajiya kaka alokacin tuni ta daɗe aduniyar bacci harda yawun bacci. Sosai ya rikici ya shiga rarrashin khairat ɗin,wacce take ta kuka harda majina,na turesa gefe ina kuka jikina duk babu ƙwari,ni da na ɗauki buri akan sai yasha wahala sosai xan sakko amman hakan bai yiwu ba. Tun daga wannan ranar ne masomin rayuwar aure ta fara wanzuwa atsakanin ma'auratan biyu,wannan shirin nasu ya janyo gagarumin faɗa tsakanin jidda da Bilal rikici me girma wanda har sai da tayi yaji ta tafi gida. ****** Sosai Bilal ya ke mutunta khairat don ita ta dabance acikin ransa,yana so ya ɗaga martabarta yadda babu wanda zaiyi tunanin yi mata wani sharri,wanda aka yima abaya sai ya gano wanda ya yisa. Ina ƙwance ajikinsa ina zuba masa shagwaɓa,yana yimin tafiyar tsutsa akan gashina muka jiyo ana buga bell ta falo. Ya tashi a hankali yana manna min kiss a goshina na shafa wajen ina tunawa sanda yaya Bilal ya mareni. .na saka dariya kawai azuciyata na ce ai ko da wayo sai na rama mari na. Yana buɗewa yaci karo da Yaya Salim mero na bayansa,mero na shigowa ta taho da gudu ta ɗafeni tana dariya. Yaya Bilal ya ce"ke yanzu zaki koma inda ki ka fito,don ba'a damar min baby na."sosai mero ta yi dariya ta ce"caɓɓi wannan ce baby kamar ƴar tsana. Yaya Salim ya harari mero ta yi shiru,Yaya Bilal ya fita zuwa cen babban ɓangarensa,Yaya Salim ya ce"Khairat kinga wannan Yarinyar?na kawo ta ne don ta koyi abubuwa,babu abinda na cire miki ki koya mata komai,har yadda ake zama da miji don zero ɗinta take"...... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 *Matso kiji👂🏻* Ka wanke zuciyarka da istigfari da kuma yafiya ga ƴan uwanka musulmi,watarana manzon Allah(S.A.W)suna zaune da sahabbansa sai wani mutumi ya wuce sai manzon Allah(S.A.W) ya ce"kunga wannan mutumin da ya wuce ɗan aljanna ne".sai sahabbansa sukayi mamakin jin hakan don sun san sun fisa yin komai na ibada,wani dags cikin sahabnan yabi mutumin gida.akayi masa sallama da mutumin bayan sun gaisa sai wannan sahabin ya ce"ya kai wannan bawa manxon Allah ya ce kai ɗan aljanne ne gaya mana wani aiki ka ke don muma mu dingayi sai ya ce"Tun da na ke ban taɓa ƙwana da wani bawa a zuciyata ba fes na ke ƙwana na ke tashi.". don haka ƴan uwa mu guji gaba da kuma saka mutum arai(Ƙullata). ------------------------------------ 69. . . . . .70 . . . .ina gama girkin na yi wanka na shirya tsaf cikin doguwar riga ta material me ruwan skye blue,sosai na yi kyau daman gashi na yi ƙiba,ga fari ga kyau,sai na koma gwanin sha'awa,na saka hular material ɗin,ko hoda ban shafa ba,na dawo farlo na ɗakko wayata na kira Hubby.muka sha hirarmu kamar babu gobe.sai naji ana danna bell ɗin farlona. Maryan ce tsaye tana rarraba idanu,muka rungume juna na ce"matar babban Yaya Hajiya maryam".kallona take sosai ta magantu dai ta ce"kai Hajiyata Khairat kinga kyaun da ki ka yi?kinyi ɓul ɓul kamar ba ke ba.?gaskiya kinyi kyau tubarkalla.wallahi kamar me ciki?".da sauri na ce"akanki wallahi yaushe ma aka yi auren?gaskiya ni dai ki bari."dukanmu muka saka dariya harda ƙel ƙelewa na ce"ni kuwa Ina su Anty khadija tunda na yi aure bata zo ba?Allah dai yasa lafiya"?. "hmm lafiya lau dai za'ace kinsan yanzu ciki gare ta,kuma naga yana bata wahala,amman wallahi ni har na fara gajiya da masifarta,rannan fa haka ta gayyato ƙannenta suka zo har gida har ɓangare na suka dinga zagina ta uwa ta uba,wai iyaye na talakawa masu mutuwar zuciya,wai daman ƙwaɗayin abin duniya ne yasa suka auramin Yayanki".tana faɗar hakan ta fashe da kuka. Sosai ta bani tausayi na ce"gaskiya Maryam banji daɗin abinda ya faru ba,amman idan zan baki shawara har ki ɗauka.kada maganar Anty khadija ta ɗaɗasa ki da ƙasa,har kizo kina damuwa,idan ta faɗa miki duk abinda bai yi miki ba,kawai ki rama Hajiyata a wuce wajen,idan ba haka ba baza ta daina yi miki ba,nima abinda yasa kiga ina ƙyaleta ba komai bane,saboda matar yaya na ce,kodon babu komai zan bata girma.shiyasa na ke ƙyaleta,amman fa ke kishiyarta ce,zata yi ta faɗa miki ne don zuciyarki ta yi rauni akanta,ƙarshe sai kiji bakyason zaman gidan."nan dai na bata labarin zamana agidan Yaya Bilal. Maryam ta riƙe baki ta ce"oh ikon Allah yanzu daman duk tsanar da ya yi miki abaya bayin kansa bane?haba shiyasa mana tsanar ta yi yawa,gaskiya nidai tun kafin ayi nisa shiga ki ɗakko min ƙwalbar wannan turaren nima in ƙwashi romon damukaraɗiyya,don baza ayi babu ni ba". Ta faɗi hakan tana murmushi,na ce"ƙwantar da hankalinki ai na riga dana bada kuɗi a kawo muku ke da Rashida,don haka kima daina damuwa,idan har aka kawo har gida zan kawo miki amman idan Hubby ya dawo,sai ya kawoni daman ban taɓa zuwa ba tun bayan aurenmu".murmushi Maryam ta yi ta cigaba da tsokana ta da Ta hubby lallai ana shan soyayya". Muka cigaba da hirarmu ta aminai,na ɗakko wasu abubuwan sirrikan na bata,sosai ta dinga yimin godiya kamar za ta goya ni. *Ga ɗaya daga cikin sirrikan* *KI KARAWA KANKI DADI* Kisamu dan bashana da gyadar mata dayayan kankana da farar biya rana da yayan zogale da mazar kwaila ki hadasu waje daya ki dakasu kirinka sha da madarar shanu zakiga yanda me gida zaiyi… sai yamma Yaya Aliyu yazo ɗaukar Maryam,ta cika cikinta fam da wani haɗi dana yi mana na fresh milk ƙwaƙwa da kuma dabino,ina ɗaga mudu hannu har suka tafi,na kalli sashen jidda har yanzu bata dawo ba don gashi motar nata ma batanan,ayanzu ƙarfe shida na yamma amman bata dawo ba.zuciya ba tada ƙashi sai naji na fara zargin jidda,tun sanda yasa ƙafarsa ya tafin Holand shikkenan itama ta mayar mana da gida kamar ƙofar kasuwa,ko kuma ta tara uban ƙawayenta,marasa tarbiyya irinta suyi ta rashin mutunci. ***** da ƙer na shirya na tafi skull duk jikina babu daɗi,yau dai na shirya indai na dawo daga skull zanje asibiti don in san meke damuna,don na kasa gane kai na ko kaɗan.abin mamaki kawai sai naga Xuhra da Ahmad wai ya kawo ta makaranta,abin ya bani mamaki sosai amman sai na ɓoye mamakin nawa na ƙarasa don mu gaisa,Ahmad ya ce"Kinga abin mamaki ko?to a gaskiya ba abin mamaki bane don ayanzu tsakanina da Xuhra mun sasanta kanmu,insha Allah nan da wasu ƴan watanni zamu angonce." Murmushi na yi inajin daɗin hakan har zuciyata na ce"kai masha Allah amman fa naji daɗi sosai wallahi Allah ubangiji ya barku tare".na faɗi hakan ina murmushi. Ranar yini muka yi muna shan hirar Ahmad awajen Xuhra,har sai da Xainab ta gaji ta ce"kai Xuhra mudai yau wallahi mungaji da wannan hirar,ayi ta hirar abu ɗaya?haba ai da gajiya"?. wannan magana sai da taso ta haddasa matsala,ni ce ma na shiga tsakaninsu har aka samu dai daito,gashi kaina kamar zai rabe gida biyu,na kasa motsa koda yatsana,ganin ina cikin wannan halinne yasa duk kuma hankalinsu ya tashi suka shiga tambayata abinda ke damuna,ɗaga musu kai kawai na yi,saboda ni kaɗai nasan abinda ya ke damuna. Tun kafin driver na yazo suka kaini gida,duk hankalinsu atashe,kamar jira na ke muxo gida sai kuma amai sosai na dinga yinsa kamar zan amayar da ƴaƴan cikina.daman kuma gashi ba wani abin arziƙi na ke ci ba,abin ma da ƙer ya ke samun waje. Basu tafi d wuri ba,amman sun sanar agida abinda ya sakasu tsayawa,to dukkansu an yarda dasu agidansu,basu da wata matsala don haka suka gyara inda na ɓata suka kaini har kan gado na suka lulluɓeni,suka dafa min ruwan lipton suka ajjemin acikin flask kusa dani,wai idan na tashi insha ko da cikin dare ne,sai kuman Bread ma da suka ajjemin.tuni bacci ya ƙwasheni,suka tafi gidajen iyayensu,duk hankalinsu akaina. ******* To fa ɓarnar Jidda bata tsaya a iya mijinta ba,har satar yara yanzu take tana kaiwa Alhaji Damas,waɗan nan yara ana satar odojinsu ne,don siyarwa waɗansu mutane ɓata gari,wanda ba ƙaramin kuɗi suke samu da wannan ba,sannan sai a ɗinke cikin yaran kuma baza a mayar dasu wajen iyayensu ba,ƙarshe sai a kaisu ƙasar waje ana lalata dasu,don dole su zama ɓata gari. Wa'iya zubillah!don Allah iyaye ku dinga kula da ƴaƴanku yadda ya kamata,wallahi musamman ma ƴaƴsn talakawa haka zaki gansu akan titi,a layikansu,suna yawo kamar basu da iyaye,daga nan sai kiga ko a sacesu ko kuma a lalata mana yaranmu,don Allah mudinga kula dasu amanar ubangiji ce awajenmu. Waɗannan satar yara da aka yi ba ƙaramin tashin hankali Bilal ya shiga ba,tun yana Holland yaji Allah Allah ya ke ya dawo don gani ya ke kamar za'ayi ta Ɗiban yaran ne,ai kuwa washe gari Bilal ya dawo,kai tsaye sai daya fara zuwa ofishinsa, ya shigar da wannan rahoton a kundinsa, suka zauna meeting akan wannan matsalar. Aranar Bilal ya saka tsasttsauran bincike akan waƊan nan mutanen,ai kuwa direct majiyarsa ta nuna masa daga Ɓangaren Alhaji damas ne, yana son taimakon waƊan nan yaran don baya son rayuwarsu ta shiga babbsn hatsari. Yana zaune gaban ogansa ya ce"Admiral ba wai muna hana ka shiga shirgin damas bane,mutumin yana da hatsari yadda baka tunani,kuma mutum ne me hatsari sosai don haka sai ka kiyaye sosai,ni zan taimaka maka da dakaru don su taimake ka,amman Bilal ka kula da kanka saboda muna ji dakai sosai acikin sojojinmu,don kai na dabanne acikinsu. ****** "Jidda gaskiya kada ki yiwa wannan yarinyar wannan abin,saboda ita bata taƁa binki da sharri ba,tana zaune da ke lafiya,infact ma awannan lokacin da muke ciki ba kowace kishiya bace za taga kina yawo ta yi shiru da bakinta ba,jidda wallahi yarinyar ba tada matsala kada ki cuce ta." "Dalla Rabi'a ki rufemin baki,wa'azi na ce ki yimin?ko Kuma shawara na ce kiban?na dai tambaye kine ko a unguwarku za'a samu wani talakan ya yi mana wannan aikin?tunda unguwarku duk talakawa ne,amman shine zaki nemi yimin wa'axi?ina son kafin in buƊe ido na ki fita daga gidan nan,idan muka wallahi naji labarin kin gayawa wani wannan maganar,zan Ɓatar da ke ne aduniyar nan,don kinsan ina da kuƊin da zan iya yi miki hakan." "Babu komai jidda ni dai nasan kema kafin ki zama komai kema talakance,harma na fiki rufin asiri,kinga kuwa ashe duka muna Ɗaya ne,kuma zan bar miki gidanki,amman ki sani shi sharri Ɗan aike ne". wani banzan kallo tabi Rabi'a dashi sannan ta ce"as as bana nemanki anan,ki fita tun kafin in saka ayimin waje da ke,banza faƘiriya kawai,talakan banza talakan wofi,insha Allah a haka zaki Ƙare a talauce tunda aure ya gagara,an gama iskanci da Ƴan iskan unguwa. Kuka sosai Rabi'ah ta yi na wulaƘancin da aminiyar ta jidda ta yi mata,ko a mafarki bata taƁa tunanin jidda za ta iya koda makamancin haka ba,ta goge hawayenta ta fita daga gidan,tana tuna ranar da jidda za ta yi nadama,don tabbas tasan aƘwai ranar nadama. *** Ina kallon tv naga wai wani ya Ƙwaci yara daga hannun mugu Alhaji damas,suka rubuta sunansa Admiral b.wanda akafu sani da Bilal,sosai na waro ido ina kallon hubbyna tsamo tsamo acikin Ƴan jarida yaran su kusan Ɗari,duk ƳaƳan talakawa ne,sosai naji daƊin ganin mijina ya,kasance me taimako na hura masa kiss ta tv Ɗin,sannan na ce"Allah ubangiji ya karemin kai yaya na". Na koma Ɗaki na na fara trying Ɗin number Ɗinsa,amman akashe na Ƙwanta tunaninsa ya cika zuciyata fal,daga wannan baccin na xarce,barcin daya zomin da Ƙalubale na rayuwa Ƙaddara ta,barcin daya kasance dana sani acikin rayuwata,wanda na yi kuka kamar zan mutu,barcin daya rabani da yaya Bilal,tsanar da ya yimin ta Ƙara ninkuwa sosai. tun ina bacci naji kamar ana Ɗauka ta a hoto,amman sai na Ɗauka ko mafarki na keyi,na cigaba da bacci na sai dai baccin babu daƊi don dai babu yadda zanyi ne,a yanzu na zama kamar kasa wajen bacci,sai in yini ina bacci idan babu skull. yaya Bilal ya kalli captain ya ce"kai nifa ka cikani da surutu banni in koma gida,saboda in koma wajen farin cikina khairat in ganta ko naji daƊi,wataƘil ma tasan na dawo,don waƊan nan Ƴan jaridan ba barin mutum za suyi ba,sai sun watsa duniya."Murmushi captain ya yi sannan ya ce"To nima dai ba tsayawa zanyi ba,don kasa ina da mata nima kuma ina sonta kamar yadda ka keson matanka,kai har dama nuna banbanci tunda ka sauka ka ke ta faman kiran khairat a bakinka,ita jidda ko oho ko?a dai ji tsoron Allah".ya faƊi hakan cikin xolaya don shi mutum ne mai raha sosai. Bilal bai tanka masa ba ya wuce motarsa yana dariya,sai dai tun akan hanya yaji gabansa na faƊuwa sosai,ya dai fara addu'ah acikin zuciyarsa,yana parcking y hango jidda ta fito daga sashensa,ta rungumesa har da kukanta ya ce"banji Ɗuriyar khairat ba lafiya dai ko?". "hmm to ni me zance Love tunda fa ka yi tafiya yarinyar nan take yawo, da kawo mutunen da ban yadda dasu ba." 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 71. . . . . .72 . . . .cikin fushi Bilal ya juyo ya kalli jidda ya ce"ki rufemin baki ke yanzu ko kunya bakya ji?ki ke jifan khairat da wannan mummunar maganar,to me ki ke nufi da hakan?yawon banza take kenan?ko kuwa me ki ke so ki faƊamin".? rau-rau jidda ta yi da ido alamar kuman munafurci sannan ta ce"to ai shikkenan na yi shiru tunda ita Ƴar uwarka ce babu dama a faƊi laifinta sai kace an faƊa,insha Allah ni bazan Ƙara magana akan shiga harkar ta,nidai nasan aƘwai ranar Ƙin dillanci,kuma ma ai bani kaƊai na ke ganinta ba,har da masu gadin gidan nan,ai sai ka tambayesu ko?".bai sake kulata ba ya shiga Ɓangarensa ya ajje kayansa sannan cikin zumuƊi ya yi Ɓangaren khairat. wata muguwar dariya jidda ta saka don tuno da abinda xai faru matuƘar Bilal ya gani da kansa,ta sauke labulan Ɗakinta,ta fito daga sashen nata zuwa waje ta yi Ɓangaren sojojin masu gadin,tana zuwa ta kallesu Ɗaya bayan Ɗaya sannan ta ce"ku taimaki kanku a wannan harkar,matuƘar kuka yimin abinda na keso to tabbas zan ruƁanya muku kuƊin dana yi muku alƘawari,wanda kuma na baku na shan ruwa ne wannan,don haka ku taimaki kanku,tonamin asiri kuwa shima yana Ɗaya daga cikin abinda zai sa na ruguza rayuwar mutum kamar yadda na ruguxa rayuwar wannan shaiƊaniyar kishiyar tawa,don haka ku ki yaye". Da sauri suka ce "ok ma insha Allah baza mu baki kunya ba,zamuyi yadda ki ka ce harda Ƙari ma akan naki".murmushi ta yi da sauri ta wuce Ɓsngarenta ta haye saman bene,ta kulle Ɗakin na ta,ta Ɗakko wayarta ta kira Alhaji damas,suka cigaba da shaiƊancinsu awaya,abin dai sam babu daƊin faƊa. "inna lillahi wa inna ilaihi raji'un".ya faƊi hakan yana dafe hannunsa jikin bangon Ɗakin,tuni yaji wata muguwar zufa na tsatstsafo masa a dukkanin gaɓɓan jikinsa,ya kasa Ƙarasawa yana jin yadda kansa ke mugun sara masa,da gudu Ƙaton mutumin me kama da aljanu ya tashi daga kusa da khairat,da gudu ya fece daga shi sai gajeren wando rigarsa a hannu.Sam Bilal ba shida Ƙarfin da zai tsayar dashi saboda yadda yaji jikinsa baki Ɗaya kamar an cire masa lakar jikin nasa. sai da ya daƊe acikin wannsn halin yana kiran sunan Allah sannan ya fara samun karsashi ajikinsa,ya Ƙaraso inda khairat ke Ƙwance cikin Ƙwanciyar hankali,daya duba kan gadon harda Ɗigon maniyyi ajiki,ya rintse idanuwansa yana jin wani irin mugun zafin zuciya,da Ƙarfi ya fara tashinta,yana kallon fuskarta yana ji adadin tsanarta na Ƙara huda zuciyarsa,ya buƊe muryarsa kamar yaro ya Ƙwala wani irin ihu wanda ya yi sabadiyyar tashin khairat a bacci,ta tashi a matuƘar raza ne,tana rarraba idanuwa ta hangosa a gefenta ya kifa kansa yana kuka kamar Ƙaramin yaro. da sauri ta tashi ta matso inda ya ke ta ce"Hubby lafiya kuwa ka ke irin wannan kukan?waye ya mutu kuma?don Allah ka Ɗago ka faƊamin".ta saka hannayenta da niyyar Ɗago sa Ɗin,da wani irin zafin nama ya wancakalar da ita gefe,na bugi da jikin bango,na fasa Ƙara saboda axabar dana ji,ga hannun da ya yi mugun buguwa,amman duk da haka na Ƙara tashi cikin tashin hankali,tuni idanuwa sun cika da zafin azabar dana ji na buƊe baki na zanyi magana,da sauri ya ce. "Ke fasiƘa macuciya,Ƴar akuya kada kice har kina da wani bakin yin munafurcin da ki ka saba,ki sani ce wa ayau babu abinda zaki faƊamin ki yi nasara akai na kamar yadda ki ka saba yi,wallahi khairat na tsaneki tsana mafi muni arayuwata,kin cuceni kuma kin cuci kanki,da aure na akanki amman ki ke cin amana ta,ki ke kawo mazan banza har kan gadona na sunnah,ki duba kiga saboda kun gama masha'arku har da maniyyi akan gadonki".? da sauri na kalli inda ya nuna min,da sauri ba dafe Ƙirji na ganin maniyyin ne da gaske,na waro idanuwa na waje cikin tsoro na ce"inna lillahi wa inna ilaihi raji'un wallahi yaya ka yarda dani wallahi tallahi ban taƁa cin amanarka abayan idonka ba,ina tsare maka mutuncin ka. . . . . . cikin Ɗaga murya ya ce"shut up!ke haryanzu bakinki bai mutu ba ko?ke bama ki yadda kinyi ba ko?to ki sani ni Bilal ayau na sakeki saki uku.bazan ƙara zama da fasiƙa maci amana irin ki ba.insha Allah sai Allah ya saka min cutar dani da ki ka yi,khairat ni nasan ban taɓa zina da ƴar wasu ba.amman sai aka yi rashin sa'a matata tana lalata da wasu mazan,kinga kuwa Allah baya haɗa mai imani da mara imani.don haka kije Allah ya isa tsakanina da ke". sosai naji jiri na ɗiba na,kai na ya dinga juyamin.na kasa gane a inda ma na ke aduniya na ke ko a lahira?.Allsh kuwa alokacin ya kawo min Rashida,wacce bata taɓa zuwa gidan ba sai yau ta sameni acikin wani irin mummunan hali,ta fasa kuka ganin goshina duk jini,bugewar dani ashe har goshina ma ya fashe da kuka sosai tana ce wa"khairat me ya faru da ke haka?wanine ya shigo ya aika ta miki haka?". Ina bani da bakin magana don alokacin ma ban san inda kai na ya ke ba.na dai ji lokacin da ta shigo ammsn daga nan ban san abinda ke faruwa ba,ta bugawa wayar yaya Bilal amman ta gaza samunsa.ta buga wayar yaya Aliyu yaya na,yana ɗagawa ta fashe mishi da kuka wai khairat ta mutu.sosai hankalinsa ya tashi.ya taho daga shi sai jallabiya tunda ranar babu aiki yana zaune gida yana shan iska Rashida ta kirasa. Ko da ya iso bai ga Bilal ba,ya shige direct sashen Khairat ɗin ya jiyo ihun Rashida,da gudu ya isa ɗakin a halin da yaga khairat ne yasa shi shima fashewa da matsanancin hali,ya rungumo ƙanwar tasa baki ɗaya suka yi waje suna kuka Rashida na binsu a baya. Suna fitowa lokacin shima Yaya Bilal ya fito fuskarsa ta yi jawur ya shiga motarsa zai tayar,da sauri Aliyu ya saka khairat amota ya nufi inda Bilal ɗin ya ke,ya ce"Yaya Bilal yanzu Rashida ta kirani wai khairat ta mutu,gashi goshinta har fashewa ya yi,me ya faru?". Sosai yaji gabansa ya faɗi da akace khairat ta mutu amman don ya nuna bai damu ba ya ce"ok ta mutu ko?to sai me kuma zan muku?ai gwara da ta mutu ɗin taje cen ta yiwa Allah baya nin laifin da tayi masa,idan kuma Allah yasa ta farfaɗo ku tambaye ta abinda ya faru".yana faɗar hakan yaja motarsa ya tafi fuuu,yaya Aliyu da ke jikin window ɗin motarsa da bai san lokacin da ya yi gefe ba,don yadda Bilal ya tashi motar kamar zai tashi sama. Aliyu ya ce"inna lillahi wa inna ilaihi raji'un.me kuma ya faru agidan nan?".tuno da ƙanwarsa da ke cikin mota wacce ke ƙwance rai a hannun Allah yasa ya shiga motarsa ya fige ta da mugun gudu.Allah ne ya kaisu asibitin lafiya likitocin suka fito da gudu sukazo don ɗaukarta,Ganin jini a goshinta yasa likitocin suka ce baza su amshe ta ba. Yaya Aliyu ya ras yadda zaiyi don shi sam ya manta da wani maganar Ƴan sanda,da sauri ya zaro wayarsa tunowa da Ahmad commisioner of pilice,kira na farko ya Ɗaga wayar da murmushinsa,jin abinda Aliyu ke faɗa ne yasa da sauri ya kashe wayar tare da kira ƴan sanda suka shiga mota suka taho asibitin da Aliyu ya gaya musu. Hannun Ahmad yana kakkarwa ya saka hannu,hankalinsa na kan khairat wacce ke ƙwance kamar gawa,ya share wasu hawaye masu mugun xafi har yanzu maƙalallen son khairat da tausayinta na maƙale azuciyarsa,aka shiga da ita ɗakin don bata taimakon gaggawa,Rashida sau kuka take har haɗiyar zuciya take,kukan tausayin khairat gani take kamar baza ta tashi ba,tabbas idan hakan ta kasance to tasan ita ma baza ta iya rayuwa matuƙar babu khairat ba. Babu wanda aka sanarwa da rashin lafiyar khairat ɗin,saboda kada hankulansu ya tashi yaya Aliyu ma da ya ke namiji kuka ya ke kamar ƙaramin yaro,shima Ahmad ɗin kuka ya ke,sai duka suka taru suka dinga yi kamar ƙananun yara. ****** . . . . .kai tsaye Bilal gidansu ya nufa,Allah ne kaɗai ya kaishi gidan don yadda ya dinga gudu kamar zai tashi sama,ya fito daga cikin motar yana layi kamar ɗan shaye shaye,ya yi ɓangaren mahaifiyarsa,tana zaune afarlo taji shigowarsa.cikin tashin hankali ta nufo inda ya ke,baki ɗaya ya ƙwanto jikinta ya ɗora mata nauyinsa baki ɗaya,ta zauna a hankali dashi ajikinsa,ta ƙwantar da kansa akan cinyarta taji jikinsa ya yi mugun yin zafi cikin tausayinsa ta ce"Bilal me ya faru?me aka yi maka?ba kada lafiya ne?". Kasa magana ya yi,Hajiya Ruƙayya cikin tashin hankali ta buɗe fridge ta ɗakko gorar ruwan faro ta ƙaraso ta buɗe bakinsa,ai kuwa ya buɗe bakinsa yasha ruwan sosai,tausayinsa ya cika mata zuciya tsakanin ɗa da uwa sai Allah bayan ya gama shan ruwan ne ta ce"Bilal yanzu faɗamin me ya faru"?. Kuka Bilal ya fashe dashi kamar ƙaramin yaro,ya buɗe bakinsa wanda ke masa ciwo ya ce"Hajiya khairat ce,ta cuce ni ta cuci rayuwata,kama ta nayi da ƙwarto." 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 75. . . . .76 . . . . . . a ranar Hajiya kaka ta gyaramin ɗayan ɗakin nata,aka ɗakko ɗayan gadonta har da katifa aka shimfiɗamin a ɗakin aka gyarasa tsaf.sip ɗinta wanda idan baƙi sunzo suke saka kaya itama aka gyaramin,aka ajjemin ita aɗakin,ina yin wanka na shirya cikin doguwar riga dark blue,farin dana yi ya ƙara fitowa sosai ina gama sanya doguwar rigar na shafa cikina wanda ya fito sosai yanzu,na dafe ƙirjina na ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai daman ciki ne dani?".na tambayi kaina sai dai babu wanda zai bani amsar,na fashe da kuka sosai. Sai ga Hajiya kaka ta shigo hankalinta atashe,tayo kaina tana ce wa"yau naga ta kaina yanzu khairat baza ki daina wannan kukan ba,kuka ya zamar maka kamar abinci?don Allah ki daina nima zuciyata bata yimin daɗi".ta faɗi hakan tana kallona. Na ƙara fashewa da kuka ina kallon madubin dake jikin ɗakin nawa na shafa ƙasan marata na ce"Hajiya kaka dole ne fa inyi kuka,ahalin yanzu cikine dani fa?".da sauri Hajiya kaka ta dafe ƙirji ta ce"Alhmdh ai ni na yiwa Allah godiya daya sa kina da cikin ma,wannan cikin shine zai ƙara tsone idon maƙiya musamman ma Ruƙayya surukarki,don ɗazu da kiga dawo Ammaru yazo ya bani labari tana cen tana zaginki wai karuwa me bin maza,kinga kuwa yanzu zata tabbatar da hakan sannan hankalinta zai daɗa tashi".ta faɗi hakan tana ɗaga hannunta sama Alamar tana godewa Allah. Haushin Hajiya kaka ya kamani na ce"ayya hajiya kaka bazaki gane abinda na keji acikin zuciyata ba,sosai na kejin tsanar Bilal araina,na rabu dashi har abadan,ashe harda ƙullin cikinsa ajiki na?wallahi kaka zubarwa zanyi".na faɗi haka ina share hawaye harda majina. Hajiya kaka ta yi salati ta sanar da ubangiji sannan ta ce"ikon Allah ikon gaske,idan baka mutu ba zaka yi kallo khairat kina cikin hayyacinki kuwa?ko kuwa dai kin samu taɓin hankaline?kin zama me taurin kai Khairat,ba khairat ɗin dana sani adacen baya bace khairat ɗin dana sani acen baya yarinya ce me jin maganar nagaba da ita,amman ba wannan wadda ta tsaya agaba na tana yimin musu ba." "Kaka nifa wallahi zubar da cikin nan zanyi,tunda ubansu ma bai san da cikin ba,kuma gashi yana zargina kinga ai zai iya ce wa shi ba cikinsa bane,to kinga idan har na bari na haifesa zai iya ce wa shi ba cikinsa bane,kinga me zan ce wa yaron?ce masa zanyi ubansa ya ce shiba shine ubansa ba?kinga kaka bani da amsar da zan bashi dole in zubar da cikin yanzu kinga kowa sai ya huta". "To dan ubanki Malik baza'a zubar ba,zanga yadda za'ayi ki zubar da cikin idan har ban baki damar hakan ba,daga yau babu ke babu fita daga gidan nan sai inga ta yadda zaki xubar,tunda ke ƴar taurin kai ce".tana faɗar hakan ta fita fuu cikin fushi,Hajiya kaka bata fiya saurin fushi ba idan kuwa kaga ta yi fushi to abin ya yi yawa ne. Ranar nasha kuka kamar me,da yamma Rashida tazo waje na lokacin ina cikin ɗakin naƙi ci naƙi sha Hajiya kaka ta kawo min abinci amman ko kallon abincin banyi ba,saboda fushi itama bata ƙara bi ta kaina ba ta yi zamanta afalo ta kunna radionta,ta ware ta sosai sai ƙara take,haushi duk ya isheni idan na gaji sai in toshe kunnuwa na duka.ina jinta tana ce wa"oho dai babu inda mutum zaije,ko inyamura ce tazo nan baki isa ki fita ba,zan saka akiramin likita har gida ya duba ki eh tunda abin rashin mutunci ne,ai tattaɓa kunnen basu isheni ba eh so na ke sai sun kai ɗari sannan Allah ya ɗauki raina". Tana cikin wannan maganar Rashida ta shigo,ta ce"a'ah ƴar tsohuwa ina khairat ɗin?naji banji ɗuriyarta ba?."chono baki Hajiya kaka ta yi ta nuna hanyar ɗaki na sannan ta ce"tana ciki ƴar nema kin san fa tana da ciki to wai shine take son ta zubar eh saboda rashin mutunci,to nidai ba a gidana xa'ayi wannan kisan kan ba,ciki gashi nan har ya turo kai amman wai a haka akeson a zubar,saboda shashanci to wallahi baki isa ba". Da sauri Rashida ta faɗo ɗakin dana ke ta rungumeni ta ce"Allah na gode maka daka nunamin wannan ranar da zanga ƴaƴan yaya Bilal,don Allah khairat kada ki zubar da cikin nan kome za'ayi kada ki zubar da cikin nan,wannan cikin shine zai kawo ƙarshen komai".ta faɗi hakan tana kallon ciki na wanda ya turo kai sosai. Na ce"ni fa Rashida sai na zubar da cikin nan,saboda me xan barshi ubansa bai so,ko so ki ke in haihu ɗin yazo yana ce ba shine ya yi cikin ba?a'ah wallahi sai na zubar wannan sharrin ma da ya yimin abarni dashi,don haka ki bar wannan ma maganar sai na zubar."na faɗi hakan ina tashi daga ɗakin don dukkansu haushinsu na keji. Farlo na fito na zauna Hajiya kaka na ƙwance ta yi matashi da filon kujera ta saka radionta akunne tana ji,ta kalleni ta watsar sannan ta ce"ai kin banza ai ko uwarki ce ta harareni sai na faɗi magana balle ke tabi'i tabi'ina."banza na yi mata ina jin yadda ɗan cikina ke juyawa kamar juyin waina,ya tattaro ya dawo ƙasan mara,ga wata muguwar yunwa dana keji. Ina zaune Rashida tazo ta wuce ba tare da ta cemin komai ba,ta wuce cikin fushi na kalleta na watsar amman azuciyata banji daɗin abinda na yi mata ba,amman nima ai sai ayimin uzuri su fuskanci abinda na ke hangowa gaba. Hajiya kaka ta ce"hmm Allah khairat kina bani mamaki,yanzu ke kina ganin Rashida duk yadda ki ke da ita baza taji haushinki ba,akan wulaƙancin da ki keyi har kike ce wa zaki zubar da cikin yayanta,kuma kice zakuyi shiri?ai kema kin san kin cuci kanki". bance mata ƙala ba naji ina muguwar jin yunwa na ce"babu abinda ki ka dafa ne inci".?banzan kallo ta wur gamin sannan ta ce"oh yanzu abincin ki ke nema ko?wa yagaya miki barni gabas take?ai dole ki nemi abinci baka da komai ma ajikinka ka ke neman abinci?balle kuma ga ciki cikin ma ba yaron ciki ba,to wai ni yaushe rabonki ma da al'ada".?da sauri na kalleta na tuno last dana yi da sauri na ce"6 month fa na shiga uku".da sauri kaka ta ce"ke ni ban wani san turancinki ba na dai gane 6 ɗin,wato shida ko?,amman wannan yarinyar ko shasha wallahi yanzu ciki ajikinki har na tsawon wata shida amman baki sani ba?kina zaune kamar wata bagidajiya?".ah to yau ɗinnan zamuje asibiti." Banza na yi mata na wuce kitche ɗinta na buɗe indomie na dafa da ruwa ruwa na ɗakko nama a fridge na ɗan tafasa shi da albasa da kayan ƙamshi na ɗan soyashi sannan na haɗa da indomie ɗin.na fito na samu waje na baje na cika ciki na sai a sannan na ƙara kula da cikina yadda ya fito sosai. Hajiya kaka ta harare ni sannan ta ce"ai kin banza da mana kada kici,badon tattaɓa kunne na dake cikinki ba da baki isa ki wulaƙantamin abinci kice kuma zaki barmin shi ba,ai ko kina so ko bakya so sai kin cinyesa".ni dai bance mata ƙala ba na cigaba da cin abinci na,ina cikin cin abincin su Babana suka shigo sai da gabana ya faɗi ko kallon inda na ke baiyi ba,balle ya amsa gaisuwar dana yi masa. Abin ya tsayamin sosai sai kuwa naji yana ce wa"Umma wannsn yarinyar me ya kawo ta gidan nan?".saboda tunda naxo ƴan gidan basu san da xuwa na ba.Babu abinda kaka ta ɓoye masa na abinda ya faru dani,sai kuwa ya ce"umma shine ke kika ɗauketa ta kika ajjeta a ɓangarenki?ni tun tuni na cire wannan yarinyar daga cikin ƴaƴa na don ba zan zauna da bara gurbi ba". . . tun kafin ya ƙarasa maganarsa Hajiya kaka ta ce"kai Malik faɗi abinda ya kawo ka amman ba wannan ba,tunda dai kai ka kasa gane ce wa sharri akewa ƴarka".ta faɗi hakan tana harararshi. Yasan sarai halin mahaifiyarsu ba ƙara sauraransa za tayi ba koda ma ya yi magana,sai ya ce"Hajiya daman magana ce akan Yaya Abdullahi,to muna taso mu gaya miki ammsn don Allah kada ki tada hankalinki akan wannan,yanxu haka ma ya fara samun sauƙi". Da sauri kaka ta fashe da kuka ta ce"Allah sarki ɗana bawan Allah mutum me haƙuri,me yasa kuka ƙi faɗamin abinda ya faru,kuke ta ɓoyemin kuka cemin wai ya yi tafiya ne ta gaggawa?ashe ɗana yana cen babu lafiya"?.sosai suka dinga tausar zuciyarta. Ina kitchen ina shan sanyayyan ruwan dana fito dashi acikin fridge bayan duk na gama jin abinda mahaifina ya ke faɗa,naji zuciyata tana min suya sosai na ɗaga gorar ruwan swan sai da na shanyesa tsaf sannan na ajje,sai ga Hajiya kaka tana kuka take faɗamin abinda ya faru,sosai jiki na ya yi sanyi donshi Baba Abdullahi babu ruwansu sam da rayuwa da rikicin da ke cikinta,na shafa cikina take naji son cikin ya shige ni,ko don babu komai sai saboda Baba Abdullahi sam bazaiji daɗin hakan daga gare niba,don yana iya bakin ƙoƙarinsa. A bayan mota muka zauna nida Hajiya kaka sai kuka take ina rarrashinta,a asibitin naga su Rashida har da jidda da Hajiya Ruƙayya,naje na gaisheta ko amsawa bata yiba,Jidda ta zubomin idanuwanta ƙuri tana kallona ganin cikina wanda ya fito sosai,itama hajiya Ruƙayyan sosai ta yi mamakin ganin hakan. ******** Captain Ahmad ya ce"a gaskiya Bilal bazan ɓoye maka ba,ka yi asarar mata irin khairat yarinya mai haƙuri da nutsuwa amman har ka yadda da wannan sharrin da aka yi mata?".wani banzan kallo Bilal ya yiwa captain sannan ya ce"ok kada ma in yadda kenan ko?in kamata da ƙwarto kace min wai ba haka bane?to meye ɗin?". Captain ya yi murmushin takaici sannan ya ce"a'ah ni gaskiya ban yarda ba,kai meye shaidarka na yadda da hakan"?.ya faɗi hakan yana kallon Bilal.murmushin takaici Bilal ya yi sannan ya ce"eh to ai har masu gadi na tambaya suka shaidamin tunda na yi tafiya take yawo,kaga kuwa dole in yarda".ya faɗi hakan cikin gadara. "Hmm lallai Admiral da sauranka,kai wato har yanzu baka san mutane ba?suyi maka micijin sari ka noƙe ba".? Micijin sari ka noƙe sunan novel ɗina sa zan fara bayan na huta. Ɗakko wayarsa ya yi cikin aljihunsa ya shiga wani vedio ya nunawa Bilal ya ce"wacece wannan?".da sauri Bilal ya ce"jidda ce".captain ya yi ɗan murmushin gefen baki sannan ya ce"wannsn vedio ɗin yafi guda biyar acikin wayata,vedion nan tun sanda ka yi tafiya na ke ɗaukarsa,abin ya juya ne kan khairat amman maganar gaskiya tunda ka yi tafiya na gano jidda na fita kullum daga gidanka,baza kuma ta dawo ba sai dare ya lula,kuma dana matsa da binciken inda take zuwa sai gashi na gano gidan maƙiyinmu Damass take zuwa". Da sauri Bilal ya kalli captain yana jin kamar zai sume saboda tsoron abinda yaji daga wajen captain.. . . . . MAGANCE KAUSHIN KAFARKI Kaushin fata abu ne da ke addabar fatar mutum musamman a lokacin sanyi. Akwai abubuwan da ke sanya kaushin fata kamar yawan shekaru da rashin cin abinci mai gina jiki da kuma jinsi. Akwai mayuka da dama wadanda ake sayar da su domin magance matsalolin kaushin fata amma yawancinsu suna da tsada. Domin bin hanya mafi sauki wajen magance wadannan matsalolin, fata sai ku karanta abubuwan da na lissafo muku.  MATAKAI: · 1)- A shafa zuma a fatar jiki baki daya sannan a barshi na tsawon mintuna biyar zuwa goma kafin a shiga wanka a kullum. 2)- A kasance ana diga man zaitun a cikin man shafawa. Yin hakan na sanya fata laushi kuma yana rage kaushin fata.  3)- Za a iya kwaba fiya sannan a shafa a jiki sai a bari na tsawon mintuna goma sha biyar sannan a wanke kafin a shiga wanka a kullum. Ko kuma a hada us din fiya a rika sha domin magance kaushin fatar daga cikin jiki. •4)- A kasance ana amfani da man kwa-kwa a fatar jiki. A daura man kwa-kwa a wuta ya danyi dumi sannan a mulke fatar jiki kaf dashi na tsawon mintuna talatin kafin a shiga wanka a kwanta. A kasance yin hakan a kullum. •5)- Shan madara kofi daya kafin a kwanta bacci a kullum yana taimakawa fata sosai. •6)- A kasance ana shafa man kadanya a jiki bayan anyi wanka da daddare kafin a kwanta barci. Sai a mulke jikin gabadaya da man kadanya domin samun fata mai laushi mai sheki.   7)- A samu ayaba da nono ko kindirmo a kwaba a waje daya sannan a shafa a fuska ko fata na tsawon mintuna ashirin sannan a wanke da ruwan dumi. 8)- Lemun tsami da sukari na taimakawa wajen fitar da fatar dake da gautsi a jiki sannan yana sanya fata haske. A samu sukari kamar cokali daya sannan a matsa ruwan lemun tsami a ciki sai a rika shafawa a fuska a bari na tsawon mintuna uku sannan a wanke 9)- Ayi amfani da daya daga cikin abubuwan da na lissafo. Kada a maka duka a jiki yawan amfani da ababe dayawa a fata yana haifar da kuraje a fata. *By* *dr mata ummu maher(miss green)* *don neman ƙarin bayani* 07068606171 *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Sirrinki👂🏻🌈* Ƴar uwa ki kasance mai yawan yiwa mijinki da ƴaƴanki addu'ah da al'ummar musulmi baki ɗaya,don ita addu'ah makamar mumuni ce. ------------------------------ 73. . . . . .74 . . . ."Hajiya zuciyata ciwo take min agame da abinda Khairat ta yi min,hajiya sai yanzu na tabbatar da abinda ki ke faɗamin a game da khairat,hajiya ki yafe min don Allah."ya faɗi hakan yana fashe wa da kuka sosai. Hajiya Ruƙayya ta ce"Bilal kenan tunda har ta yi agidan ubanta agidanka ne baza ta yi ba?ai shiyasa na faɗa maka wannan yarinyar ba macen aure ba ce,amman saboda kai yaro ne shiyasa wannan kakar taka ta cuce ka,insha Allah sai Allah ya saka maka."ta faɗi hakan tana share mishi hawayen fuskarsa. ****** a hankali na farka na buɗe idanuwa na waɗanda suka yimin girma sosai,na fashe da kuka tuno abinda ya faru da sauri Rashida ta matso inda na ke,ta rungumeni itama tana kukan Yaya Aliyu yana tsaye yana kallonmu shima yana goge hawayen fuskarsa,na kallesu su duka ahmad ma yana wajen commisioner of police na ce"nasan bakunanku cike suke da tambaya ta ba'asin abinda ya faru?amman ni da Kai na zan faƊa muku duk abinda ya faru". Su Dukansu suka zubomin idanuwa suna kallona,na share hawayen fuska ta na basu labarin duk abinda ya faru,dukkansu salati suka saka yaya Aliyu ya ce"tabbas Bilal zaiyi nadamar wannan Abinda ya yi miki khairat,ki yi haƘuri Ƙaddararki kenan".kuka na fashe dashi na ce"wallahi yaya Aliyu ayanzu na tsani Bilal tsana mafi muni arayuwata,koda ma ace bai sake ni ba toni tabbas xan saki kaina kuma babu tantama jidda ce ta haƊamin wannan sharrin,na barta da Allah shine zai sakamin".sai na fashe da wani irin matsanancin kuka me cin rai. Rashida ta rungumeni tana kuka ta xe"ki daina kuka khairat insha Allah sai Allah ya saka miki."Ta faƊi hakan tana kuka,ahmad ya kalleni sosai tausayina duk ya cika zuciyarsa ya ce"Khairat nima dai haƘurin zan baki saboda duk wanda ya sanki yasan halinki don haka inason ki share hawayenki,insha Allah nan ba da daɗewa ba gaskiya za tayi halinta,don shi ramin ƙarya ƙurarre ne,ita kuma ƙarya fure take bata ƴaƴa". Sosai suka dinga ƙwantarmin da hankali har naji zuciyata ta ɗan samu salama,sai da aka yimin ɗori a hannuna don na samu gocewar ƙashi.ban san yaya aka yiba yanzu so ya koma ƙi nidai na tsinci kaina da mugun ƙin yaya Bilal,ni gani nake duk abinda aka ce masa na yi ai shi me yin bincike ne ba kawai ya hau kai ya xauna ba.don haka insha Allsh zan nuna masa khairat ɗin daya sani adacen baya to ayanxu ba ita bace.zanyi kuma duk yadda zanyi wajen gano duk wanda ya yimin wannsn sharrin. Yaya Aliyu yana ɓaremin ayaba ya ce"khairat tun acen baya munyi kuskure sanda abin nan ya faru kafin ki yi aure,har na barki ki ka zauna agidana ba tare da kin zauna agidanmu ba,saboda tsoron wani abu da zai biyo baya,kinga sai aga kamar bamu da gaskiya ne amman yanzu insha Allah gidanmu zaki je,don gidan ubanki ne,duk wanda zai yi miki gori ya yi miki,nidai na baki goyon bayan duk wanda ya yi miki kada ki barshi kema ki rama kinji"?. Ɗaga kaina na yi sannan na ce"gaskiya ne Yaya Aliyu awannan karon na saka tsoro araina da tunanin abinda mutane zasu iya faɗa akai na amman yanzu kome za suyi sai dai suyi amman agidan ubana zan zauna,babu kuma wani tsoron da zanyi tunda dai nasan abinda ake zargina akanshi sam ban aika tashi ba" . Ahmad yana jinmu sai kuwa ya ce"khairat su mutane daman idan kace zakaji tsoron su to sunfi son hakan,gwara ka dage ka amshi ƴancinka wanda ka rasa awajensu.ki nuna musu cewa kefa yanzu an daina cutarki ki bari,za kiga kowa yana jin tsoron haɗa hanya da ke." Sosai naji daɗin shawarar daya bani,Rashida ma ta goge hawayen fuskarta sannan ta ce"haka ne khairat duk abinda suka gaya miki,amman gaskiya Yaya Bilal bai kyautawa kansa ba,amman ni nasan aƙwai ranar nadama".murmushi kawai na yi sai naji zuciyata duk ta wanke. Na ce"insha Allah zanyi ta bincike har sai na gano duk wanda ya shiryamin wannan ƙulalliyar".murmushi Ahmad ya yi sannan ya ce"khairat kenan ki barsu da Allag yafi ki rama da kanki don ramawar zai zamo kamar kin raina hukuncin Allah ne,abinda na keso da ke shine ki nutsu sosai ki dage da addu'ah babu dare babu rana,wallahi khairat na baki wasu ƴan ƙwanaki ƙalilan sai kin bani labarin abinda zai faru,don haka ki manta da wannan abin." Murmushi na yi najin daɗin shawarar Ahmad na ce"babu komai insha Allah yaya Ahmad zanbi shawararka kuma zanyi duk yadda kace inyi".murmushi ya yi sannan ya ce"good girl yanzu na hangi Khairat ɗina".da sauri na kallesa jin abinda ya faɗa shi kuma sai naga ya yi murmushi tare da tashi tsaye ya sanya hannuwansa biyu cikin aljihunsa sannan ya ce"to ni zan tafi yanzu saboda ayyukan dana bari a office,Khairat Allah ya baki lafiya,ni zan tafi". Murmushi na yi sannan na ce"na gode Yaya Ahmad Allah ubangiji yabar zumunci".ya amsa da amin suka yi sallama da Yaya Aliyu sannan ya tafi,har ya tafi kallonsa na ke sai naji Yaya Aliyu ya yi magana sannan na juyo. ****** da wata baƙuwar number aka kirasa ya ɗaga,kai tsaye yaji muryar Alhaji Damas yana ce wa"kai ƙaramin ɗan rainin hankali,ka sani koda ka ceci wannan yaran to baka isa ka ceci mahaifinka ba,wanda ayanzu yana kan hanyar dawowa gida,amman kuma ƙarshe bazai dawo gidan ba,sunyi sallana bye bye".ya faɗi maganar cikin salon dabanci. Da ƙarfin gaske Bilal ya kira sunansa sannan ya ce"kai mutumin banza la'anannen Allah,har kana da wani iko wanda ya wuce ikon Allah ka sani na bawa Allah ajiyar mahaifina shine zai karemin shi,don haka don Allah idan kaso ka kasheshi ko yanxu,komai yana tafiya ne da ikon Allah ba da ikon wani chan ba.don haka ka yi duk abinda ka yi niyya".yana faɗar hakan ya kashe wayar hankalinsa a mugun tashe. Jidda da ke kallonsa ta taso cikin salo nason mantar dashi komai ta matso kusa dashi sosai zata taɓa sa,da sauri ya ɗaga mata hannu alamar bai buƙatar hakan,ta mayar da wani malulun haushi daya turniƙe mata xuciyarta cikin fushi ta fara magana"ai daman tunda wannan tsinanniyar ta gama da kai dole ka dinga yimin duk wulaƙancin da kaga dama,babu komai insha Allah kaima za kaga ƙarshenka,don Allah baya barin azzalumi irinka".. Da sauri Bilal ya miƙe ya ce"ke!jidda kada ki ƙara kirana da azzalumi idan kuma har ki ka kuskura ki ka ƙara kirana da wata kalma da bata yimin ba,to tabbas zanyi miki duk abinda bakya tunani".da sauri ta ce"to se me idan ka yimin?rashin mutunci ai ka gajeshi ne wajen wannan munafukar kakar taka". . .wani mugun mari ya wanka mata wanda har sai da taga hasken wucewar wasu taurari ta ɗauke wuta lokaci ɗaya saboda marin ba ƙaramin shigarta ya yi ba,ya ce"ki shiga hankalinki jidda kinga duk zagin da zaki yimin ki yishi a iya ni kaɗai amman ki ka sake kika saka wannan kakar tawa to tabbas zan miki abinda sai kinyi nadamar faɗar duk wata mummunar maganarki,domin ita dai wannan kakar tawa da ki ke ganinta,ina matuƙar ji da ita aciki n rayuwata,yadda na kejo da iyaye na to ita fiye da hakan na ɗauke ta,don haka matuƙar ki ka ƙara zaginta to wallahi abakin aurenki". Sosai abin ya bawa jidda mamaki kamar wani wanda aka yiwa asiri ta kasa gane kansa ko kaɗan,tabbas ashe da sauran rina a kaba,ya zama dole shima ta yi maganinsa kamar yadda ta yi maganin matarsa,ta yadda sai yadda ta yi dashi ya zama mijin tace hatta ita kakar tashi ma sai ya manta da ita. Tuni ya fice ya figi motarsa da mugun gudu,masu gadin sai mamakin ogansu suke don sunga gudun ya yi yawa,tun a mota ya kira Captain ringing ɗaya ya ɗauka,ko gaisuwar Bilal bai bari sunyi ba,ya faɗa masa duk abinda Damas yace masa yanzu awaya.Captaim ya ce insha Allah yanzu zanyi shiri in taho,insha Allah ƙarshen Damas yazo. Kai tsaye gidan Damas ɗin ya wuce,hatta gate ɗin wanda ya ke buɗe alamar yana nuna yanzu aka shigo ba'a kai ga rufesa ba,tuni Bilal ya ɓurma gidan da matsanancin kudu,masu gadin suka taho da sauri zasu rufe gate ɗin amman tuni Bilal ya shige ciki,Damas yana zaune a babbar fadarsa ya ɗaga kai ganin Bilal ya shigo da motarsa har Kusa da babban falonsa. Ya yi wata muguwar dariya irinta basawa,ya kalli Mahaifin Bilal ya ce"oh Allah sarki Alhaji ka godewa Allah ɗanka yana sonka sosai,tunda gashi har yaxo don kaucewa muguntata."Alhaji Abdullahi ya yi dariya sannan ya ce"haba bawan Allah ai duk ɗan halak ba ɗan shege ba yana don iyayensa,don haka kada ka yi mamaki don ka gansa,abinda yafi haka ma zai iyayi indai har akai na ne". . .ko kafin ya gama maganar har Bilal ya diro Falon. Alhaji Damas ya saka wata mahaukaciyar dariya ya ce"hhhhh Bilal kenan ta yaro kyau take bata ƙarko,don haka yanzu zan nuna maka isa ta akan mahaifinka,tuni ya yi wani fito sai ga wani mutum ya fito daga bayan mahaifin Bilal ya caka masa wuƙa.da wani irin mugun gudu Bilal ya taho Wasu majiya ƙarfi suka rirriƙe Bilal. Bilal ya ce"don Allah kada ku kashemin mahaifina wallahi ba shifa laifi akan komai".dariya sosai Alhaji Damas ya yi,dai dai lokacin kuma Captain ya bayyana da wasu ma'aikatsn suji sunfi mutum hamsin.wata irin sufa Bilal ya yi,ya hanɓare wannan wuƙar ta hannun wannan mutumin,tuni Alhaji Abdullahi ya faɗo kan ɗan nasa Bilal ya tare mahaifinsa yana kuka,don a ƙa ida idan abu ya faru da mutum irin haka to kada a yadda ta faɗi ƙasa ataresa da sauri,yin hakan zai sauƙaƙa masa komai. Captain yana shigowa ya saki uwar wuta shida sojojin da suka shigo ko ta ina sun saki wuta,ana ta ɗauki babu daɗi tsakanin Su captain da kuma yaran Alhaji Damas,Yana ganin haka tuni ya danna layar ɓatansa ya ɓace batt awajen,Captain ya daki iskar wajen yana jin haushin rashin kama Damas. Kai tsaye Bilal asibiti ya yi da mahaifinsa yana kuka sosai,jini sai malala ya ke ajikin Alhaji Abdullahi,Bilal ya kasa gayawa kowa abinda ya faru gudun kada hankalinsu ya tashi,Bilal ya nuna takaddar shaidar aikinsa..da sauri suka amshi mahaifin Bilal saboda sanin waye Bilal ɗin,aka fara taimakon gaggawa. Ya samu waje ya zauna cikin ɗaya daga cikin kujerun da aka ajje awajen don zama,ya riƙe kansa wanda ya ke shirin tsage masa gida biyu,saboda masifar da ya ke ciki,ga sakin da ya yiwa Khairat har yanzu yana jin abin aransa. ga kuma kamata da ya yi da ƙwarto,bayan haka kuma ga abinda ya faru da mahaifinsa. ******** kai tsaye sashen Hajiya kaka muka yi nida Yaya Aliyu,da kayana wanda Rashida ta ɗebomin agidan Bilal wanda akan wannan kayan sai da akaso faɗa da Jidda wai Rashida baza ta shiga ba,ai kuwa ta bangaje ta,ta shige ta ɗebo kayan. Muna zuwa Hajiya kaka ta miƙe tana ce wa"a'ah Abin cikin ƙwai lafiya nags hannunki harda bandeji"?.Yaya Aliyu ya ce"ba tada lafiya ne kaka".muka samu waje muka zauna da ƙer na zauna saboda hannun nawa,gashi ƙasan mara ta yanzu wanda ya yimin kamar dutse kuma ina jin wajen kamar dutse,ga wani motsi da ya kemin,ina jin tsoron hakan don tun ƙwanaki na kejin wannan motsin wajen wata biyu,wannan masifar dana shiga ita ce ta saka na manta da wannan motsin dana keji. Babu abinda yaya Aliyu ya ɓoyewa Hajiya kaka tun farko har yanzu,Salati kaka ta yi sannan ta ce"yanzu Bilal ɗin da kansa ne ya yanke wannan ɗanyan hikuncin?tabbas aƙwai wani wanda ya haɗa wannan abin,amman babu komai aƙwai Allah khairat shine zai shige mana gaba". *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Sirrinki👂🏻🌈* ki kasance mai yawan yin sadaka da kuma istighfari,yin hakan zai Ƙara kusanta ki ga Allah mahalaccinmu,don haka ƴan uwana mu yawaita yin sadaka. -------------------------------- 79. . . . . 80 . . . . ."Wallahi ƙarya ya ke yimin,ni ban aikata hakan ba".?da sauri Anty kishirya ta ce"Hajiya Iklima ki yarda kawai munyi,kin san kece da kanki ki kaje wajen boka ki ka amso maganin da khairat za tayi ta zubar da jini a ɗauka ta zubar da ciki ne,don haka gwara ki faɗi gaskiya ki zauna lafiya". Da sauri Hajiya iklima ta rirriƙe ƙafar Babanmu tana ce wa"don Allsh Alhaji ka yafemin wallahi sharrin zuciya ne. . . "Bau barts ta ƙarasa ba cikin fushi ya ce"Iklima kin cuce ni kuma kin cuci kanki da ƴaƴanki,ban taɓa zaton hakan daga gurinki ba,kin sa na tsani ƴata tsana mafi muni,sannan kuma na saki matata wacce na kesonta,so me tsanani,ita ce farin ciki na ni kaɗai nasan yanzu halin dana ke ciki idan na buɗe idanuwa na ban ganta kusa dani ba.yanzu duk wannan bai isheki ba Iklima keda ƴar uwar rashin kirkin naki?.ki sani ayau zan sallameki bazan iya xama da me mugun hali irinki ba,Allah shine zai yimin sakayyar duk abinda ki ka yimin". Da sauri Hajiya kaka ta ce"a'ah malik kada ka ɗauki saki abu na wasa ka yi tayinsa kamar jahili,tabbas zama da waɗannan babbar annoba ce,amman ka barsu ko zaman ƴaƴansu sunyi,kada ƴaƴanka su zauna babu iyaye". Da sauri Malik ya juyo ya ce"in barsu fa umma?sam bazan iya zama dasu ba tsakanina kuma dasu sai dai ince Allah ya isa,Allah shine zai ƙwatarmin hakkina,yana faɗar hakan ya ce"ke daman Iklima aƙwai saki ɗaya akanki,don haka yanzu na cika sa ya zama uku,ke kuma na sakeki saki uku,kuma daga yanzu kada na ƙara ganin ƙafafuwanku a gidana tunda ba gidan ubanku bane". Sosai Ɗakin ake kuka su mama iklima,da ƴaƴansu sai Jidda wadda ke kuka kamar ranta zai fita,Bilal ya cilla mata wata takarda ya ce"wannan takardar sakinki ce,amman kafin ki tafi gida zan kira iyayenki suzo suji itin laifin da ki ka yi".kuka sosai take tana bashi haƙuri amman ko kallonta baiyi ba. Hafsat da mijinta bayan sunje gidan Bilal babu kowa sai ta juyo ta ce"kasan gidan iyayenshi ne?".da sauri Hanza ya ce eh na sani".ta hararesa ta ce"to maza muje".ai kuwa da sauri ya shiga mota suka tafi. Suna zuwa aka yi iso wajen Bilal,Bilal ya fito don ganin waye?yana hango Hamza ya ce"ok ashe ka kawo kanka ma maci amana,butulu maci amana ƙasa".Hafsat ta sunkuyar da kanta ƙasa kamar za tayi kuka tsabar takaicin abinda mijinta ya yi,ta nisa ta ce"yallaɓai wallahi abinda su Hamza suka aikata haƙiƙa laifine babba,shiyasa na kawo maka shi ka yi masa hukunci dai dai da abinda ya aikata". Bilal ya ce"haƙiƙa kin cika mata tagari abar son kowani namiji,don awannan lokacin ba kyaun mace ne burgewa ba,a'ah gaskiya ita ce mafi kyau acikin aure".daga nan ya yiwa sojojin nan fito sai gasu sun fito,suka kama Hamza shima.Hafsat ta saka kanta gaban motar da sukazo da ita ta fashe da kuka me mugun ciwo,tana masifar son mijinta Hamza ta shafa cikinta wanda ya fito sosai wata shida kenan,ta fashe da kuka tana ce wa"Allah sarki ɗana mahaifin ya kasance me cin amanar ƙasarshi,ya kasance mara gaskiya,gashinan yanzu ya zamar da kai maraya don ban san irin hukuncin da za'a yanke masa ba. Ta daure ta shigo babban wajen inda aka shiga dasu Hamza,Hajiya kaka ta ce"Allah sarki khairat baiwar Allah,haƙiƙa Allah baya barin haƙƙin wani akan wani,gashinan tun kafin akai ko'ina Allah ya tona musu asiri,ni kuma da kuke ce wa zaku gama dani,sai dai ku gama da iyayenku don su ya kamata ku gama dasu,don sune suka koya muku mugun hali,da zuciyar rashin imani,don duk wata rashin tarbiyya da yaro ya ke ɗakkowa daga wajen iyayensa ne,mahaifiyar khairat da kullum na ke zagi akan ce wa inyamura ce,to wallahi duk ta fiku tarbiyya saboda ita iyayenta sun koya mata tarbiyya,gaskiya,riƙo da amana,da sauran halaye masu kyau don kuwa gashinan mun gani ko akan jikokinmu don sunfi Ƴaƴanku tarbiyya.shiyasa arayuwa ka auri mace ɓe tarbiyya ma wani abune,muddin ka yi rashin sa'ar mata musamman ma ta farko to za kaga komai ya lalace". Da sauri Su Baba Ƙasim suka haɗa baki wajen ce wa"ƙwarai-ƙwarai zan canki haka ya ke umma,mace tagari ita ce tushen al'umma,khairat ke da ƴan uwanki ku yafe mana tabbas munyi muku ba dai dai ba,da muke zarginki da wani bara gurbin laifi".murmushi kawai na yi ina kuka na ce"na yafe muku baki ɗaya,babu laifin da ku ka yimin kone iyayena masu sona da ƙaunata da nunamin dai dai tun ina ƙarama,don haka ni babu wani laifin da kuka yimin". A hankali jidda ta tako inda na ke ta dafa ƙafafuwa na tana kuka ta ce"Khairat nasan baza ki yafemin ba,amman duk da haka zan nemi yafiyarki don sharrin dana yi miki na cancanci fin haka daga gareki,don sharrin zina ba ƙaramin sharri bane,musamman ma da auranka ayi maka sharri".kasa ce wa komai na yi kawai na fashe da matsanancin kuka na tashi da sauri na fita,zuwa sashen Hajiya kaka. Akan gado na zauna na dinga kuka kamar zan amayar da kayan ciki na,ƙarshe dai sai da aman ya fito,na baje akan gado na canja kayan jiki na zuwa na bacci masu ɗan shara shara,na samu waje na ƙwanta ina kunna ƙarfin A.C na ƙwanta aƙasan tiles ɗin ina ajiyar zuciya. Bilal ya sallami su jidda da a tafi dasu baki ɗaya,da za'a tafi dasu mama Iklima Hajiya kaka ta ce abarsu suje da halinsu,Allsh ya yi musu hukunci da kansa. Ina ƙwance kawai sai ganin mutum na yi akaina tsaye,na ɗaga kaina a hankali don ganin waye?saurin ɗauke idona na yi daga kansa,a take naji duk wani so da na ke iƙirarin ina yi mai to ayanzu ya juye ya zama tsana,ban san me ya faru ya koma hakan ba,ga ciki na da ya yi wani tsini agaba mugun nauyi ya kemin musamman ma idan na ƙwanta,ya ƙaraso da sauri ya sungumeni sai kan gado,ina ta shure shure cizo harda ya ƴushi hannuna saƙale a wuyansa saboda ina tsoron faɗuwa,yana ajjeni akan gadon ya tsuramin eyes ɗinsa masu sakani awani yanayi,amman yau kallon cikin ido na yi masa na matsa gefe da sauri kamar naga abin tsoro. Murmushi ya yi ya tsugunna a kusa dani ya shafa cikina sosai,a sannu naga wasu hawaye sun jiƙa fuskarsa tare da farin ciki duk alokaci ɗaya,duk da ina cikin wani hali musamman kai na da ke ciwo,amman sai dana yi mamakin kukansa,na tashi da sauri daga kan gadon,da sauri na riƙe ƙasan marata na ce"ashhh".na tsugunna saboda tashin dana yi da sauri yasa naji wannan zafin. Da sauri ya nufo inda na ke zai taɓani cikin fushi na ɗaga masa hannu sannan na nuna masa hanyar ƙofa na ce"don Allah kafitarmin acikin ɗaki tunda kai ba muharramina ne ba,kuma ka yiwa Allah ka daina taɓani,tunda dai ayanzu babu wani sauran abu da ya ke tsakanina da kai". . . . .da sauri ya ce"ƙarya ki ke khairat,aƙwai abubuwa da yawa waɗanda yasa har yanzu muke kamar da har ma da ƙarin wasu.haryanzu ke matata ce,tunda acikin fushi na yi sakin kinga addini ya bamu damar mu ci gaba da zama tare,sannan khairat ke ƴar uwata ce ta jini ko badon komai ba,ga kuma ciki na da ke jikinki,kinga kuwa aƙwai abubuwa da yawa atare damu". Da sauri na kallesa na ce"a'ina ka zama mijin nawa?wallahi ni ban yarda ba tunda dai ai ba'aso dole,ni fa ayanzu wata irin muguwar tsanarka na keji,wacce ni kaina mamakinta na ke,kuma ciki da ka ke maganarsa ai zan haihu ko?idan na haihu sai in baka ɗanka,kaga shikkenan babu wani abu tsakanina da kai". Sosai ya ke kuka kamar ƙaramin yaro me shan mama,na tashi cikin fushi zan bar masa ɗakin,da sauri ya tashi ya sha gabana yana kallona da tsagerun idanuwan nan nasa,duk da tsanar dana yi masa amman sai naji yanzu sam bazan iya kallon idon nasa ba,na sunkuyar da kaina sannan a cigaba da magana kamar haka"Khairat na cancanci ki yimin ko wani irin hukunci ne,amman don Allah ki sassautamin hukuncin naki kada ki yimin tsattsaura,wanda ganinki ma zai iya yimin wahala,wallahi Khairat acan cikin xuciyata na ke jinki". Da sauri na ce"ni kuma awajen zuciyata na kejin ka,kaga kuwa tsana ce mafi muni na ke maka don haka don Allah live me along".na faɗi hakan ina kuka sosai,Hajiya kaka ta shigo da sauri. *Sirrinki* Yadda zaki kiyaye  vaginal Discharge ( fitar ruwa a farji) Amfani da nono mai kyua na Fulani,ki debi cokali daya na nonon sai ki shafa a farjinki,ki kyaleshi ya bushe karki wanke,kiyi haka kamar sau uku a ranaAmfani da tafarnuwa,ki samu tafarnuwa 2-3 ki dake saiki zuba a cikin tafashashen ruwa yayi minti 15,saiki dibi ruwan bayan ya huce ki wanke gun ko wane dare na tsawon sati 1. 3. Amfani da APPLE CIDER VINEGAR, ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga   ki shiga ciki tsahon munti 20  ki wanke gun *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 75. . . . .76 . . . . . . a ranar Hajiya kaka ta gyaramin ɗayan ɗakin nata,aka ɗakko ɗayan gadonta har da katifa aka shimfiɗamin a ɗakin aka gyarasa tsaf.sip ɗinta wanda idan baƙi sunzo suke saka kaya itama aka gyaramin,aka ajjemin ita aɗakin,ina yin wanka na shirya cikin doguwar riga dark blue,farin dana yi ya ƙara fitowa sosai ina gama sanya doguwar rigar na shafa cikina wanda ya fito sosai yanzu,na dafe ƙirjina na ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai daman ciki ne dani?".na tambayi kaina sai dai babu wanda zai bani amsar,na fashe da kuka sosai. Sai ga Hajiya kaka ta shigo hankalinta atashe,tayo kaina tana ce wa"yau naga ta kaina yanzu khairat baza ki daina wannan kukan ba,kuka ya zamar maka kamar abinci?don Allah ki daina nima zuciyata bata yimin daɗi".ta faɗi hakan tana kallona. Na ƙara fashewa da kuka ina kallon madubin dake jikin ɗakin nawa na shafa ƙasan marata na ce"Hajiya kaka dole ne fa inyi kuka,ahalin yanzu cikine dani fa?".da sauri Hajiya kaka ta dafe ƙirji ta ce"Alhmdh ai ni na yiwa Allah godiya daya sa kina da cikin ma,wannan cikin shine zai ƙara tsone idon maƙiya musamman ma Ruƙayya surukarki,don ɗazu da kiga dawo Ammaru yazo ya bani labari tana cen tana zaginki wai karuwa me bin maza,kinga kuwa yanzu zata tabbatar da hakan sannan hankalinta zai daɗa tashi".ta faɗi hakan tana ɗaga hannunta sama Alamar tana godewa Allah. Haushin Hajiya kaka ya kamani na ce"ayya hajiya kaka bazaki gane abinda na keji acikin zuciyata ba,sosai na kejin tsanar Bilal araina,na rabu dashi har abadan,ashe harda ƙullin cikinsa ajiki na?wallahi kaka zubarwa zanyi".na faɗi haka ina share hawaye harda majina. Hajiya kaka ta yi salati ta sanar da ubangiji sannan ta ce"ikon Allah ikon gaske,idan baka mutu ba zaka yi kallo khairat kina cikin hayyacinki kuwa?ko kuwa dai kin samu taɓin hankaline?kin zama me taurin kai Khairat,ba khairat ɗin dana sani adacen baya bace khairat ɗin dana sani acen baya yarinya ce me jin maganar nagaba da ita,amman ba wannan wadda ta tsaya agaba na tana yimin musu ba." "Kaka nifa wallahi zubar da cikin nan zanyi,tunda ubansu ma bai san da cikin ba,kuma gashi yana zargina kinga ai zai iya ce wa shi ba cikinsa bane,to kinga idan har na bari na haifesa zai iya ce wa shi ba cikinsa bane,kinga me zan ce wa yaron?ce masa zanyi ubansa ya ce shiba shine ubansa ba?kinga kaka bani da amsar da zan bashi dole in zubar da cikin yanzu kinga kowa sai ya huta". "To dan ubanki Malik baza'a zubar ba,zanga yadda za'ayi ki zubar da cikin idan har ban baki damar hakan ba,daga yau babu ke babu fita daga gidan nan sai inga ta yadda zaki xubar,tunda ke ƴar taurin kai ce".tana faɗar hakan ta fita fuu cikin fushi,Hajiya kaka bata fiya saurin fushi ba idan kuwa kaga ta yi fushi to abin ya yi yawa ne. Ranar nasha kuka kamar me,da yamma Rashida tazo waje na lokacin ina cikin ɗakin naƙi ci naƙi sha Hajiya kaka ta kawo min abinci amman ko kallon abincin banyi ba,saboda fushi itama bata ƙara bi ta kaina ba ta yi zamanta afalo ta kunna radionta,ta ware ta sosai sai ƙara take,haushi duk ya isheni idan na gaji sai in toshe kunnuwa na duka.ina jinta tana ce wa"oho dai babu inda mutum zaije,ko inyamura ce tazo nan baki isa ki fita ba,zan saka akiramin likita har gida ya duba ki eh tunda abin rashin mutunci ne,ai tattaɓa kunnen basu isheni ba eh so na ke sai sun kai ɗari sannan Allah ya ɗauki raina". Tana cikin wannan maganar Rashida ta shigo,ta ce"a'ah ƴar tsohuwa ina khairat ɗin?naji banji ɗuriyarta ba?."chono baki Hajiya kaka ta yi ta nuna hanyar ɗaki na sannan ta ce"tana ciki ƴar nema kin san fa tana da ciki to wai shine take son ta zubar eh saboda rashin mutunci,to nidai ba a gidana xa'ayi wannan kisan kan ba,ciki gashi nan har ya turo kai amman wai a haka akeson a zubar,saboda shashanci to wallahi baki isa ba". Da sauri Rashida ta faɗo ɗakin dana ke ta rungumeni ta ce"Allah na gode maka daka nunamin wannan ranar da zanga ƴaƴan yaya Bilal,don Allah khairat kada ki zubar da cikin nan kome za'ayi kada ki zubar da cikin nan,wannan cikin shine zai kawo ƙarshen komai".ta faɗi hakan tana kallon ciki na wanda ya turo kai sosai. Na ce"ni fa Rashida sai na zubar da cikin nan,saboda me xan barshi ubansa bai so,ko so ki ke in haihu ɗin yazo yana ce ba shine ya yi cikin ba?a'ah wallahi sai na zubar wannan sharrin ma da ya yimin abarni dashi,don haka ki bar wannan ma maganar sai na zubar."na faɗi hakan ina tashi daga ɗakin don dukkansu haushinsu na keji. Farlo na fito na zauna Hajiya kaka na ƙwance ta yi matashi da filon kujera ta saka radionta akunne tana ji,ta kalleni ta watsar sannan ta ce"ai kin banza ai ko uwarki ce ta harareni sai na faɗi magana balle ke tabi'i tabi'ina."banza na yi mata ina jin yadda ɗan cikina ke juyawa kamar juyin waina,ya tattaro ya dawo ƙasan mara,ga wata muguwar yunwa dana keji. Ina zaune Rashida tazo ta wuce ba tare da ta cemin komai ba,ta wuce cikin fushi na kalleta na watsar amman azuciyata banji daɗin abinda na yi mata ba,amman nima ai sai ayimin uzuri su fuskanci abinda na ke hangowa gaba. Hajiya kaka ta ce"hmm Allah khairat kina bani mamaki,yanzu ke kina ganin Rashida duk yadda ki ke da ita baza taji haushinki ba,akan wulaƙancin da ki keyi har kike ce wa zaki zubar da cikin yayanta,kuma kice zakuyi shiri?ai kema kin san kin cuci kanki". bance mata ƙala ba naji ina muguwar jin yunwa na ce"babu abinda ki ka dafa ne inci".?banzan kallo ta wur gamin sannan ta ce"oh yanzu abincin ki ke nema ko?wa yagaya miki barni gabas take?ai dole ki nemi abinci baka da komai ma ajikinka ka ke neman abinci?balle kuma ga ciki cikin ma ba yaron ciki ba,to wai ni yaushe rabonki ma da al'ada".?da sauri na kalleta na tuno last dana yi da sauri na ce"6 month fa na shiga uku".da sauri kaka ta ce"ke ni ban wani san turancinki ba na dai gane 6 ɗin,wato shida ko?,amman wannan yarinyar ko shasha wallahi yanzu ciki ajikinki har na tsawon wata shida amman baki sani ba?kina zaune kamar wata bagidajiya?".ah to yau ɗinnan zamuje asibiti." Banza na yi mata na wuce kitche ɗinta na buɗe indomie na dafa da ruwa ruwa na ɗakko nama a fridge na ɗan tafasa shi da albasa da kayan ƙamshi na ɗan soyashi sannan na haɗa da indomie ɗin.na fito na samu waje na baje na cika ciki na sai a sannan na ƙara kula da cikina yadda ya fito sosai. Hajiya kaka ta harare ni sannan ta ce"ai kin banza da mana kada kici,badon tattaɓa kunne na dake cikinki ba da baki isa ki wulaƙantamin abinci kice kuma zaki barmin shi ba,ai ko kina so ko bakya so sai kin cinyesa".ni dai bance mata ƙala ba na cigaba da cin abinci na,ina cikin cin abincin su Babana suka shigo sai da gabana ya faɗi ko kallon inda na ke baiyi ba,balle ya amsa gaisuwar dana yi masa. Abin ya tsayamin sosai sai kuwa naji yana ce wa"Umma wannsn yarinyar me ya kawo ta gidan nan?".saboda tunda naxo ƴan gidan basu san da xuwa na ba.Babu abinda kaka ta ɓoye masa na abinda ya faru dani,sai kuwa ya ce"umma shine ke kika ɗauketa ta kika ajjeta a ɓangarenki?ni tun tuni na cire wannan yarinyar daga cikin ƴaƴa na don ba zan zauna da bara gurbi ba". . . tun kafin ya ƙarasa maganarsa Hajiya kaka ta ce"kai Malik faɗi abinda ya kawo ka amman ba wannan ba,tunda dai kai ka kasa gane ce wa sharri akewa ƴarka".ta faɗi hakan tana harararshi. Yasan sarai halin mahaifiyarsu ba ƙara sauraransa za tayi ba koda ma ya yi magana,sai ya ce"Hajiya daman magana ce akan Yaya Abdullahi,to muna taso mu gaya miki ammsn don Allah kada ki tada hankalinki akan wannan,yanxu haka ma ya fara samun sauƙi". Da sauri kaka ta fashe da kuka ta ce"Allah sarki ɗana bawan Allah mutum me haƙuri,me yasa kuka ƙi faɗamin abinda ya faru,kuke ta ɓoyemin kuka cemin wai ya yi tafiya ne ta gaggawa?ashe ɗana yana cen babu lafiya"?.sosai suka dinga tausar zuciyarta. Ina kitchen ina shan sanyayyan ruwan dana fito dashi acikin fridge bayan duk na gama jin abinda mahaifina ya ke faɗa,naji zuciyata tana min suya sosai na ɗaga gorar ruwan swan sai da na shanyesa tsaf sannan na ajje,sai ga Hajiya kaka tana kuka take faɗamin abinda ya faru,sosai jiki na ya yi sanyi donshi Baba Abdullahi babu ruwansu sam da rayuwa da rikicin da ke cikinta,na shafa cikina take naji son cikin ya shige ni,ko don babu komai sai saboda Baba Abdullahi sam bazaiji daɗin hakan daga gare niba,don yana iya bakin ƙoƙarinsa. A bayan mota muka zauna nida Hajiya kaka sai kuka take ina rarrashinta,a asibitin naga su Rashida har da jidda da Hajiya Ruƙayya,naje na gaisheta ko amsawa bata yiba,Jidda ta zubomin idanuwanta ƙuri tana kallona ganin cikina wanda ya fito sosai,itama hajiya Ruƙayyan sosai ta yi mamakin ganin hakan. ******** Captain Ahmad ya ce"a gaskiya Bilal bazan ɓoye maka ba,ka yi asarar mata irin khairat yarinya mai haƙuri da nutsuwa amman har ka yadda da wannan sharrin da aka yi mata?".wani banzan kallo Bilal ya yiwa captain sannan ya ce"ok kada ma in yadda kenan ko?in kamata da ƙwarto kace min wai ba haka bane?to meye ɗin?". Captain ya yi murmushin takaici sannan ya ce"a'ah ni gaskiya ban yarda ba,kai meye shaidarka na yadda da hakan"?.ya faɗi hakan yana kallon Bilal.murmushin takaici Bilal ya yi sannan ya ce"eh to ai har masu gadi na tambaya suka shaidamin tunda na yi tafiya take yawo,kaga kuwa dole in yarda".ya faɗi hakan cikin gadara. "Hmm lallai Admiral da sauranka,kai wato har yanzu baka san mutane ba?suyi maka micijin sari ka noƙe ba".? Micijin sari ka noƙe sunan novel ɗina sa zan fara bayan na huta. Ɗakko wayarsa ya yi cikin aljihunsa ya shiga wani vedio ya nunawa Bilal ya ce"wacece wannan?".da sauri Bilal ya ce"jidda ce".captain ya yi ɗan murmushin gefen baki sannan ya ce"wannsn vedio ɗin yafi guda biyar acikin wayata,vedion nan tun sanda ka yi tafiya na ke ɗaukarsa,abin ya juya ne kan khairat amman maganar gaskiya tunda ka yi tafiya na gano jidda na fita kullum daga gidanka,baza kuma ta dawo ba sai dare ya lula,kuma dana matsa da binciken inda take zuwa sai gashi na gano gidan maƙiyinmu Damass take zuwa". Da sauri Bilal ya kalli captain yana jin kamar zai sume saboda tsoron abinda yaji daga wajen captain.. . . . . MAGANCE KAUSHIN KAFARKI Kaushin fata abu ne da ke addabar fatar mutum musamman a lokacin sanyi. Akwai abubuwan da ke sanya kaushin fata kamar yawan shekaru da rashin cin abinci mai gina jiki da kuma jinsi. Akwai mayuka da dama wadanda ake sayar da su domin magance matsalolin kaushin fata amma yawancinsu suna da tsada. Domin bin hanya mafi sauki wajen magance wadannan matsalolin, fata sai ku karanta abubuwan da na lissafo muku.  MATAKAI: · 1)- A shafa zuma a fatar jiki baki daya sannan a barshi na tsawon mintuna biyar zuwa goma kafin a shiga wanka a kullum. 2)- A kasance ana diga man zaitun a cikin man shafawa. Yin hakan na sanya fata laushi kuma yana rage kaushin fata.  3)- Za a iya kwaba fiya sannan a shafa a jiki sai a bari na tsawon mintuna goma sha biyar sannan a wanke kafin a shiga wanka a kullum. Ko kuma a hada us din fiya a rika sha domin magance kaushin fatar daga cikin jiki. •4)- A kasance ana amfani da man kwa-kwa a fatar jiki. A daura man kwa-kwa a wuta ya danyi dumi sannan a mulke fatar jiki kaf dashi na tsawon mintuna talatin kafin a shiga wanka a kwanta. A kasance yin hakan a kullum. •5)- Shan madara kofi daya kafin a kwanta bacci a kullum yana taimakawa fata sosai. •6)- A kasance ana shafa man kadanya a jiki bayan anyi wanka da daddare kafin a kwanta barci. Sai a mulke jikin gabadaya da man kadanya domin samun fata mai laushi mai sheki.   7)- A samu ayaba da nono ko kindirmo a kwaba a waje daya sannan a shafa a fuska ko fata na tsawon mintuna ashirin sannan a wanke da ruwan dumi. 8)- Lemun tsami da sukari na taimakawa wajen fitar da fatar dake da gautsi a jiki sannan yana sanya fata haske. A samu sukari kamar cokali daya sannan a matsa ruwan lemun tsami a ciki sai a rika shafawa a fuska a bari na tsawon mintuna uku sannan a wanke 9)- Ayi amfani da daya daga cikin abubuwan da na lissafo. Kada a maka duka a jiki yawan amfani da ababe dayawa a fata yana haifar da kuraje a fata. *By* *dr mata ummu maher(miss green)* *don neman ƙarin bayani* 07068606171 *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 77. . . . .78 . . . . ."captain kana nufin ce wa jidda tana haɗa kai da Damass maƙiyinmu?".ya aka yi ka gano hakan?oh my god".ya faɗi hakan yana shafa ƙwantaccen gashinsa.captain ya yi murmushi ya ce"Admiral ka ajje duk waɗannan tambayoyin naka a gefe,aikin daya kamata kai ka yi shine ni na ce bari in yi maka shi.baka sani ba ita jidda macijin sari ka noƙe ce,tun farkon fara kamata dana yi shine,dana je gidan Damass binciken dana faɗa maka ina yi to anan ne na ganta,daga nan kuma sai na fara bibiyarta har Allah yasa na gane komai". "Bilal ka yi haƙuri da maganar dazan faɗa maka akan matarka Jidda,kada ka ɗaga hankalinka abanza don idan ma ka ɗaga babu amfanin da zaiyi maka,jidda dai yarinyar Alhaji Damass ce ma'ana farkarsa". . ...tun kafin ya ƙarasa Bilal ya cukumo Captain ya ce"dont say anything captain,bana son in ƙara jin irin wannan maganar don Allah".yana faɗar hakan ya saki ƙwalar rigar captain ɗin,ya gyara wuyar rigarsa sannan ya ce"Bilal bakaji na ce ka yi haƙuri da maganar da zan faɗa maka ba?to nasan daman baza ka taɓa yarda ba,tunda ƴar gaban goshinka ce,amman kalli wannsn hoton da kyau ka faɗamin ƙarya na yi maka"?. Da sauri Bilal ya kalli hoton,ya yi saurin ture kansa gefe yana hawaye,Jidda ce da Alhaji Damass suna shaye-shaye.kuma daga ganin hoton ba wai an ɗauka bane don a haɗa,a'ah hoto ne na ainihi,Bilal ya fara ambaton sunan Allah da duk addu'ar da ta zo bakinsa. Captain ya dafa kafaɗar aminin nasa ya ce"ka yi haƙuri Bilal nasan abin da zafi amman ka nutsu kasan inda zaka kama,ina faɗa maka sharri aka yiwa khairat amman ka ƙi yarda,kuma ka ƙi yin bincike ka tafi a haka,yanzu kaga ta yi maka babu wan babu ƙanin kaga yanzu sai kasan matakin da zaka ɗauka akan wannan muguwar matar ta ka". Bai gama jin abinda captain zai faɗa masa ba fuu ya fita daga cikin motar captain ɗin,ya shiga tashi motar ya tayar da ita cikin fushi,Allah kaɗai yasan yadda ya ke jin zuciyarsa kamar zata fito waje,Jidda daya bawa ragamar sonta da ƙarfinsa amman yau itace zata yi masa haka?har yanzu shike kula da komai na iyayenta baya ga gidan daya danƙara musu,ashe ba haka kawai yaji ya tsani jidda yanzu ba,ashe ha'intarsa take da kuma cin amanarsa. Ko da ya koma gida kai tsaye ɓangaren jidda ya yi,ya hau saman bane maimakon ya taka step ɗin ɗai ɗai to uku uku ya ke hawa saboda ya yi saurin hawa da wuri,ƙofar ɗakin ta arufe take alamar bata nan ya dawo farlo ya yi tagumi yana xaman jiranta,ai kuwa kamar haɗin baki sai gata ta shigo ko kallonta bai yi ba kansa na ƙasa yana tunanin mugun hali da rashin imani irin na jidda. Ta shigo duk jikinta ya yi mugun yin sanyi ganinsa ya yi tagumi,kuma gashi ko amsa sallamarta ma baiyi ba,hankalinta ya tashi sosai ta ɗan samu waje ta zauna ta ce"Love dafatan na sameka lafiya?daman. . . ."da sauri Bilal ya ɗaga mata hannu,ya isa inda take tsaye ya buɗe wayarsa ya fara neman wani vedio,daman kuma kafin yabar wajen Ahmad ɗin ya tura wannan vedion don kada ta yi masa musu. Tun kafin ya buɗe vedion taji gabanta na tsananta faɗuwa sosai,ya buɗe vedion ya nuno mata fuskarsa babbar wayar tasa,da sauri ta dafe ƙirjinta tana fito da ido waje,dan danan sai ta fara haɗa gumi sosai kunsan mara gaskiya sai kuwa ta ce"wa. .wa. .wallahi ba ni bace sharri aka yimin".wani irin mugun mari ya wanka mata wanda sai daya tara mata taruwar jini a gefen idonta sannan ya nuna ta da yatsansa ya ce"ki ka yarda ki ka ƙara magana wallahi Jidda zan iya shaƙeki ki mutu kowa ya huta".ya nuna mata ɗan yatsansa alamar shittt. Jikinta ne ya hau rawa sannan ya ce"Jidda ni dai babu abinda zance miki sai dai ince Allah ya isa na,kin rabani da matata sanyin idaniyata,kinyi mata sharrin zina,ashe kece babbar mazinaciya me cin amanar mutum abayan idonsa,yanzu zan nuna miki kalar muguntata jidda,zaki san ke baki iya komai na rashin imani ba,ni da nayi soja ai kinga baki isa ki nunamin kalar mugunta ba".ya faɗi hakan yana ɗaukar wayarsa.ba'afi minti talatin ba sai ga sojoji sun kusan ishirin sun shigo gidan. ******** Hamza ɗaya daga cikin masu gadin gidanne,suna zaune da matarsa ya yi tagumi sosai,Hafsat matarsa ta tsaya da cin abincin da take ta ce"miji na lafiua kuwa naga duk hankalinka a tashe idanuwanka sunyi jawur kamar ma ka yi kuka"?.ɗan murmushi ya yi wanda ake ce masa yafi kuka ciwo ya ce"Hmm Hafsa ina cikin mummunar matsala wadda ban taɓa shiga makamanciyar irinta arayuwa ta ba.Hafsa ni ɗinnan da ki ke gani na yi wata mata sharrin an kamata da ƙwarto." da sauri Hafsa ta miƙe ta rufe bakinta da tafin hannunta tuni hawaye suka fara zubo mata ta ce"Anya kuwa mijina Hamza ne agaba na?miji na me gaskiya da sanin ya kamata?anya kuwa kai ne"?.da sauri ya tashi ya riƙe hannayen Hafsa yana kuka ya bawa Hafsa labarin duk abinda ya ke faruwa. Yana gama faɗa mata taja hannunsa tana tafiya cikin fushi yana tambayarta ina za suje amma ko kallo bai ishe taba ta shiga mota ta ce"ka taho mu tafi".babu yadda ya iya da Hafsa don yana matuƙar sonta sosai. ********* Waje ya haɗu ga jidda,ga Bilal,ga khairat,ga hajiya kaka,ga masu gadin gidan Bilal sojoji,duk mutanen gidansu Bilal suna wajen,bayan sojojin sunzo wajen Bilal suka tafi gidansu Khairat ɗin,Baba Ƙasim ya ce suzo babban hall ɗinsu na gidan za'ayi meeting,to shine aka taru. Khairat kanta na ƙasa,cikinta ya fito yanzu sosai kowa yana ganinsa,tuni Bilal ya ruɗe ganin cikin jikin khairat,yaji wani mugun sonta yana yawo acikin zuciyarsa,Allah sarki ashe harda guzurin ciki ajikin khairat ɗinsa,to tabbas aurensu bai ƙare ba,tunda ba'a sakin me ciki. Baba Ƙasim ya ce"Bilal ka taramu anan wajen kuma bamu san me ya faru ba?ga matarka tana kuka ga kuma sojoji?Allah dai yasa lafiya ko"?. babu abinda Bilal ya ɓoye musu na dangane da duk abinda ya faru har sharrin da aka yi wa Khairat. Sosai kowa ya yi mamakin hakan aja shiga kallon kallo,Hajiya kaka ta nisa ta ce"oh yau ina ganin ikon Allah to meye kuka tsattsare ni da ido?gaskiya ce ai ta bayyana,anyi wa yarinya sharrin ƙazafin zina har sau biyu,yanzu gashi Allah ya wanke ta aguda ɗaya saura ɗaya". Da sauri Maher ƙanina ya ce"a'ah kaka kin faɗi ba dai dai ba,guda ɗayan ma yanzu zai tonu don bazan yarda a gurɓatawa Yaya ta suna ba".yana faɗar hakan ya fito da wayarsa ya buɗe wani vedio,da sauri Hajiya Iklima ta miƙe tana rarraba idanuwa,Abbana ya kalleta da wani irin kallo. Hajiya Iklima aka nuno ajikin wannan vedio ɗin ita da Anty kishirya ƙuru-ƙuru,Hajiya Iklima ta ce"hmm yanzu kinga mun gama da khairat harda uwarta saura wannan munafukar tsohuwar". *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 81&82 . . . .hajiya kaka na shigowa na fashe da kuka Sosai,,sai kuwa taja baya ta dafe Ƙirjinta ta ce"yau na shiga Ɗaka ban fito ba ni Ramatu,kai Bilalu me ka yi mata?da sauri ya kalli hajiya kaka ya ce"kaka don Allah ki taya ni bawa khairat haƘuri ta yafemin don Allah".da sauri hajiya kaka ta ce"a'ah badani ba?kai sunduƘi ne da baza ka iya bata haƘuri ba?to ni dai babu ruwa na Allah,Kuma kazo ka fitar min aƊaki tunda ba Ɗakin RuƘayya bane,ba kuma da kuƊinta muka haƊa muka siya ba,itama dai cin arziƘi take ko?to maza yi hanyar waje,indai na kallon wannan koƊaƊƊiyar fatar ta ka". Sosai maganar hajiya kaka ta basa haushi ya fita fuuu,hajiya kaka ta ce"uwarka RuƘayya ita ka kewa wannan haushin kamar kare amman fa ba Ramatu ba."ta faƊi hakan tana hararata ta ce"yauwa sauran kuma wataran yazo ya yi miki daƊin baki ki sakar masa fuska,tunda bakisan inda ke yi miki zafi ba,kema sai kin rama duk Ɗibar albarkar da akayi miki,ni Ɗinnan zan baki goyon baya ki luguiguitamin shi ya yi liss,wannan Ɗaga kan nasa duk sai ya daina sa." ni haushi ma kalaman kaka suka bani na ce"ni don Allah kema ki fita ki barni ni kaƊai,kuma ni ce miki na yi zan kulasa,ni dashi har abadan wallahi,sai dai ya nemi wata matar ya aura amman ni na tsanesa wallahi".ƙuri hajiya kaka ta yimin da ido na magantu na ce"a'ah lafiya kuma ki ke kallo na?". Sai kuwa ta fara magana cikin fushi"wato kin tsanesa ko?to ki kashe sa mana?Ai kanki ki ka yiwa asara ba Ramatu ko RuƘayya ba,ko kuma Abdullahi bawan Allah ba,Ɗanki ki ka yiwa asara don shine zai taso maraya,don kinga nidai ina da ƳaƳa da jikoki da yawa kinga don na rasa Ɗaya bazanyi hauka ba".Ta faƊi hakan tana harara ta,ranar faƊa sai da mukayi faƊa da hajiya kaka don kuwa ko girki ma da kaina na tashi na yi danaji uwar yunwar dana keji tana neman kassara ni,don har yanzu ban daina wannan mugun cin ba,da za'aajjemin indomie huƊu tas zan cinye,ai kuwa bayan na daga jallop Ɗin taliya me ruwa ruwa wadda taji nama sosai taji attaruhu,na baje a falonta na zauna ina ci,ciki na kuwa ya yi kamar tulu idan zan tashi da Ƙer na ke tashi yanzu sai da dabara. Taliya Ɗaya na dafa na zauna ina ci hajiya kaka ta harare ni sai kuwa ta fara magana kamar za tayi kuka ta ce"ni dai wallahi Bilalu ya cuce ni daya sakeki ki ka zo kina cinye min abinci na,jiya ma fa taliya biyu ki ka cinye gaba khairat,wannan wani irin cine haka?ni wallahi ina tsoro ko ƳaƳan aljanune suke cinye wannan abincin da ki ke ci"?.da sauri na kalleta ina lomar taliya ta na ce"Allah ya tsare ni wallahi,ni ki daina yimin wannan fatan gaskiya,kaf ƳaƳanki da jikokinki babu ƳaƳan aljanu,kawai ni kuma sai ki wani ce ƳaƳan aljanu ke ciki na?". Da sauri ta ce"a'ah fa khairat dole inyi magana gaskiya,barni in faƊi gaskiya wallahi,ga cin nama kamar kura sai ki cika min naman miya acin girkinki,ni wallahi ina zargin ma kina cinye kilo biyu kullum,nima naga ai ba kullum ake kawo min naman miyan ba".da sauri na kalle ta na ce"kaka nifa wallahi ki barni tunda dai aƘwai abincin ki barni inci haka kawai in zauna da yunwa".muna cikin wannan fafatawar yaya Aliyu da babanmu suka shigo,na yi yunƘurin tashi sai naji na kasa dole ne na zauna na gaishesu,babs ya kalleni cikin tausayi na ya ce"ya jikin na ki khairat"?. "Da sauƘi baba". Murmushi ya yi sannan ya ce"kina zuwa asibiti kuwa"?.kunya duk ta isheni sai na ce"a'ah Baba bantaƁa xuwa ba".da tsoro ya ke kallona sannan ya ce"haba khairat yaya mace me ciki zata zauna bata zuwa asibiti?ai bazai yiwu ba ko".?da sauri hajiya kaka ta ce"yauwa gaya mata dai,kaima da ka ke namiji kasan dai dai ba?amman wannan yarinyar sai binta na ke akan taje asibiti amman fafur ta Ƙi zuwa,koda ya ke dacen ma fa cewa ta yi wai zubar da cikin za ta yi?." Da sauri Baba da yaya Aliyu suka haƊa baki wajen ce wa zubar da ciki kuma?".Hajiya kaka ta ce"eh Ƙwarai kuwa ai yanzu wannan khairat Ɗin da kuke gani ba irin tada bace,ta yanzu sai fitsara abu kaƊan ta hauka da rashin kunya ko kuma musu,ga taurin kai kamar ubanta lokacin yana yarinta". ta kalli babanmu tana hararata,Baba kunya ta ishesa ya ce"kai amman khairat abin ya bani mamaki,ina iliminki na addini?ina wayewarki take?ai ko jahili bazai zubar da ciki ba.amman ke da hankalinki".nan dai Baba ya dinga yimin nasiha sosai,na fashe da kuka na ce"kuyi haƘuri insha Allah bazan Ƙara ba,nima ba laifi na bane laifin zuciyata ne,sai inji wani lokacin duk haushin kai na ma nake ji,balle kuma wani shiyasa duk na ke hakan". Baba ya ce"babu komai a halin da ki ke ciki ai ya kamata ayi miki uzuri,don haka idan har ki kaji kina jin hakan ki dinga addu'ah sosai".na Ɗaga masa kaina yana Ƙasa,sai kuwa kaka ta ce"yauwa malik kada kaga abincin da ka ke kawowa yana saurin Ƙarewa.To ba wani ke cinyesa ba sai wannan buhun simintin Ƴarka,wallahi taliya biyu take cinyewa kullum,biredi Ɗan Ɗari uku cinyesa take,naman da kuke siyomin wallahi idan aka siyomin na sati Ɗaya yadda ake da,to fa wannan aƘwana biyu take cinyewa". sosai abin ya bawa su Baba dariya,yaya Aliyu ya ce"caƁƁijan ki ce nima in Ƙaro kuƊin da na ke Baki ko?".da sauri ta ce"ai kuwa dai don Ƙanwarka rumbu ce yanzu,shima Bilalu bari yazo sai ya dinga ajjemin kayan abinci buhu buhu".dariya muke ta yi hardani Ɗin amman tana ce wa Bilalu sai naji duk zuciyata ta yi Ƙunci. Baba ya ce mu shirya zamuje duba Baba Abdullahi daga nan sai a duba lafiya ta,haka kuwa aka yi doguwar riga na saka buba me buƊewa saboda yanzu duk kayana sunyi min kaƊan sosai,ai kuwa ciki na ya Ƙara tsini sosai,hijabi na saka har Ƙasa,ruwan coffie wanda ya haskani sosai,daman gashi na yi mugun fari. muna fitowa hajiya RuƘayya ma ta fito har da Bilal,ya hangoni naga yana yimi kallon tsaf,murna fal zuciyarsa yadda yaga khairat na tafiya da Ƙer sai abin ya basa tausayi sosai,yana so ya taimaka mata amman kuma yana tsoron abinda zai biyo baya,motar yaya Aliyu muka shiga da ya ke jip ce,kusan mazaunanta 14 ne,hajiya RuƘayya sai wani nan nan take dani,ni dai kallon kowa kawai na ke,nidai hankalina yanzu yana kan cikina in haihu lafiya in basu Ɗansu don ni yanzu hankalina ya koma kan karatuna don ma su zainab na taya ni wasu abubuwan . jikin Baba Abdullahi ya yi sauƘi sosai don ranar ma yana zaune ana ta hirar yadda abin ya faru,yaya Aliyu ya ce"kai gaskiya Ƙasar nan tamu aƘwai gyara,yanzu fa babu yadda za'ayi ace gwamnati bata san abinda damas ya ke ba,amman anyi shiru an zuba masa ido,yana Ɗibar yaran mutane kamar awakai".wani tunani ne ya faƊomin azuciyata na ce to Allah ya cika min burina,amman tabbas ina son kawo Ƙarshen zaluncin damass. hajiya kaka na ganin duk an taru ta ce"yauwa Bilalu riƘe jakar khairat ka rakata Ɓangaren masu ciki don a binciki lafiyarta".ai kuwa da sauri ya ce"to. . .to kaka bari in rakata".ya faɗi hakan cikin zumuɗi. Wata muguwar harara na banka masa.sai kuwa ya kannemin ido ɗaya.jikina ya yi wani irin sanyi da kallon idansa dana yi.na murguɗa baki muka fita.sauri na ke don bana son mu haɗa hanya.amman kawai sai ganinshi na yi kusa dani yana dariya.sosai na yadda na ke tafiya na riƙe bayana da hannuna ɗaya.ga ciki kamar tulu sosai dariyarsa ƙular dani na ce"kaga mlm don Allah ka koma.ko kuma in saka ihu ince ban sanka ba".dariya ya yi yana riƙo hannu na.naji wani mugun shork da sauri na cire hannuna daga nasa na ce"bawan Allah an gaya maka ni ban san addini na bane kome?ka sakeni saki har uku irin sakin jahilci sannan yanzu kace zaka riƙe hannuna".? Sosai yaji zafin kiransa jahila dana yi,amman bai nuna min ko a fuska ba amman tun daga nan bai ƙara magana ba har mukazo wajen ɓangaren masu ciki, aka yi sa'a babu mutane sosai na shiga na samu wata likita itace ta yimin awo.ta ce congrat lafiyar klau babynki amman yanzu 7month cikin ko?".mamaki sosai abin ya bani na ce"eh".ta ce"ok ki dawo nan da sati biyu".na amsa mata da "to". Ina fitowa naga yaya Bilal riƙe da jaka ta abin tausayi.ban kulasa ba na fara tafiya abina sai kuwa ya ce"uwar biyu me suka ce miki"?.wata muguwar harara na watsa mishi kuma naƙi yin magana.ta kaddar daya gani a hannuna ita ya warce ya fara karantawa.wata ƙwallace ta fara zubo masa ya ce"Allah sarki Baby na ka kusa zuwa duniya.Allah ya bawa mamanka haƙuri ta dawo gareni mu cigaba da zaman aurenmu cikin so da ƙaunar juna. Wani kallo na yi masa sannan na ce"hmm Allah ya kiya ye".ina faɗar haka na yi gaba abina.har na koma wajensu kaka banga ya dawo ba cen sai gashi ya dawo da wata ƙatuwar leda guda biyu.ya miƙomin guda ɗaya ya ce"wannan maganinki ne aciki kisha akan lokaci".ganin da mutane awajen yasa na amsa har da godiyata amman araina ce wa na yi to wa yasa ka?. ********* Sosai su jidda suke shan wahala don an gano ita yarinyar Alhaji Damas ce.ta yi wani iri da ita kamar tsohuwa duk ta yanƙwane abin tausayi.babu wanka babu wanki Jidda ƴar gayu amman yanzu babu gayu,don axabar da take sha ma addu'ah take Allah ya karɓi ranta ta huta. Tunda wannan abin ya faru Alhaji Damass yabar Nigeria zuwa ƙasar Germany.don ya tsorata da abubuwa da yawa musamman ma da ƴan jarida suka fara cika masa gida,gashi kuma an gano shine ya ke ɗauke yara,gashi yaji labarin an kama Jidda. Yana son dawowa nigeria,saboda yana son ya aiwatar da wani aiki.don gani ya ke kamar idan yabar jidda araye aƙwau babbar matsala arayuwarsa.gudun kada ta tona masa asiri. ********* *Bayan wata2* To kwanaki na ta tafiya watanni na ta shuɗewa,kullum Yaya Bilal yana gidanmu musamman ma ɓangaren Hajiya kaka.naci da son in kulasa sai ya yi ta hillata ta,amman ko ɓangarensa ban kalla duk wasu abuwan more rayuwa na samu don kullum da kalar abinda zai kawo min,kayan haihuwa kuwa ɗaki guda ya ware na kusa da hajiya kaka ya ke ta zuba kaya. Ayanzu ya yi tafiya baya nan,ranar da zaiyi tafiya ya daɗe sashen Hajiya kaka don in kulasa.hajiya kaka sai biye masa take kamar ba ita ce ta yimin alƙawarin taya ni ƙwatar ƴan cina ba.sai biye masa take musamman ma idan ta ganshi da ƴan kuɗi. Ranar dana ga zai takuramin sashen maman Arman naje,ai kuwa sai hira muke itama ta haihu sati ɗaya kenan da suna.haka kuwa ya haƙura ya tafi amman shi kaɗai yasn yadda ya kejin zuciyarsa,don gani ya ke kamar da bason khairat ya ke ba.yanzu ne ya ke sonta.gani ya ke kamar yanzu khairat ta tsanesa.indai ya tuno da wannan sai yaji duk zuciyarsa ta yi masa zafi. Ina dawowa na iske ya tafi na ajje mayafina zuciyata fess.na hangi abincin da aka kawomin Hajiya Ruƙayya ce ta kawomin,haka yanzu bata gajiya kullum tana hidima ta kullum hankalinta na kaina.nima ina zuwa ɓangarensu musamman da yanzu Aisha ke gida ƙanwar Bilal ɗin yayar Rashida wacce ta haihu amman c.s ne saboda haihuwar tazo da matsala ƴaƴanta 4 yanzu. Da ƙer na samu na zauna saboda yadda cikin ya yi mugun girma ga nauyi.na samu na zauna Hajiya kaka ta ce"lafiya dai ko?don ni tsoro ki ke bani tunda cikin ki ya tsufa.ni tunda na ke ban taɓa ganin ciki me girma irin naki ba tubarkalla".banza na yi mata saboda yadda cikina ke ya mutsamin.marata zuwa bayana duk sun ƙage saboda azaba.na fara yarfe hannu ina addu'ah. Tuni Hajiya kaka ta ruɗe ganin irin muguwar zufar dana ke. *Sirrinki* 1)- Hadin magance kyasbi: A samu man sandal da man ‘labender’ a zuba a cikin man kadanya sannan a kwaba sosai sannan a samu murta a zuba hadin. A mayar da wannan man ya zama tamkar man shafawa a kullum. A yi amfani da shi na tsawon watanni shida za a ga canji. 2)- Gautsin fata:                                  A samu man kwakwa da man zaitun da kuma man ‘almond’ sannan sai a zuba a murta a  zuba man kadanyan a ciki sannan sai a kwaba da cokali ya kwabu sosai sannan sai a rika shafawa a jiki. A mayar da man, man shafawa bayan an yi wanka. 3)- Domin magance bushewar laba: A samu zuma da man zaitun sannan sai a zuba a kan man kadanya a kwaba  sosai. Sannan a sa a wuri mai sanyi . Sai a rika shafawa a labban baki a kullum za a samu sauki. *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 Badi'at Ibrahim _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 Instagram links👇 https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY= Facbook group https://facebook.com/groups/463653111781414/ Telegram links https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk *YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS* Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: - *Enter your name:* (Cikakken sunanki) *Enter your mail:* (Email ɗinki) *Enter an username* (Sunanki) *Enter your password:* ( misali 12341234) *Confirm password:* (misali 12341234) Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂. *Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye. *Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks. Masu iPhone Zaku iya bibiyar shafinmu https://arewabooks.com MISS GREEN CE [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 83. . . . . . . . 84 . . . . .kiran sunan Allah kawai na ke saboda yadda baki ɗaya marata ta ɗaure tsaf,babu ta inda zansha numfashi,cikin yazo ya toƙaremin marata duk addu'ar da tazo bakina ita na ke yi,Hajiya kaka ta yi ƙoƙarin ɗagani amman na kasa tashi.da sauri ta fita zuwa wajen hajiya Ruƙayya mahaifiyar Bilal.suna tare da Baba Abdullahi. Agigice suka fito su dukkansu kowa hankalinshi atashe,Baba Abdullahi ya ce musu bari yaje ya fito da mota don mu tafi asibiti.Hajiya Ruƙayya ta shigo suka riƙeni ita da kaka Nusaiba sai kuka take,tuni ta fiddo wayarta ta kira yaya Bilal da number ɗinsa ta ƙasar waje. Sosai hankalinsa ya tashi jin abinda ƙanwar tashi take faɗa masa.da sauri ya rubuta excuse akan ce wa matarsa ce babu lafiya xaije.aka amince masa tuni ya hawo fly ya taho duk hankalinsa atashe. Da gaggawa suka amsheni aka yi ɗakin haihuwa dani duk na fice hayyacina sosai.gashin kaina duk ya barbaje saboda tsabar zaba.da za'a shiga dani na riƙe hannun kaka na ce"Kaka don Allah zan bar miki wasiyya koda na mutu,don Allah ki riƙemin abinda zan haifa don Allah". Kuka kaka take ta ce"babu abinda zai kare ki jikata,mafi soyuwa araina Allah zai saukeki lafiya kinji".basu bari na bata amsar ba suka shiga dani ɗakin haihuwa.sosai ake shan gumurzu amman har yanzu ban haihu ba,ilahirin mutanen gidan duk sun taru kowa hankalinsu a tashe,Yaya Salim ma ya taho amman mero ta saka masa kuka wai sai tazo,dole ya taho da ita saboda itama a lokacin tana da cikinta na wata biyar. Duk ana zazzaune anyi jugum-jugum kowa da tunanin da ya ke aransa,kawai sai aka ga Bilal ya shigo asibitin amiliyan kamar mahaukaci,rigar sanyinsa irin ta sojoji ya cire ta,tana hamnunsa sai ƴar t-shirt ɗin.kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankal kowa ya tashi yana mamakin to waye ya faɗawa Bilal ɗin?gashi kuma har yazo. Bai samu damar gaisawa da kowa ba kamar yasan ɗakin haihuwar,kawai ya tura ɗakin saboda yaga duk anan suke zaune ƙofar ɗakin,kawai likitocin sai ganinsa suka yi a ƙofar ɗakin haihuwa,Masu karɓar haihuwa suka ce"haba yallaɓai maza fa basa shigowa,ka yi haƙuri ka fita".. Da sauri ya kalli unguwar zoman sannan ya ce"bazan fita ɗin ba,matatace zata haihu sannan kice in fita bazan fita ba".yana faɗar hakan ya yi inda na ke ƙwance ina yarfe hannuwana duk gumi ya jiƙani,gashin kai na duk ya barbarje ga cikin ya dawo mara gab. Da gudu ya ƙaraso waje na yana kiran sunana,tare da faɗomin sunayen Allah yana tofamin,unguwar zoman kawai kallo suka koma yi,yadda ya ke ta tofamin addu'o'i yana kuka kamar ba soja ba,kuma gashi unguwar zoman sun gansa da uniform na sojoji masu manyan muƙami,suka shiga ɗan kallon junansu suna ƴar gulma irin ta mu ta mata. A hankali ya ce"Khairat daure ki yi nishi da ƙarfi,ga kan ɗa nan ya fara fitowa".ya faɗi hakan yana ɗan buɗe zanin da suka rufamin.a hankali na fara nishi kan ɗan yana fitowa yana riƙe da hannaye na ya tufamin ayoyin Allah,a hankali ya saka safar hannu ya saka hannayensa biyu ya fara jawo ɗan a hankali.har sai da ya fito baki ɗaya. Tuni na fara jin reliep,ya miƙawa likitocin yaron namiji kyakkyawan gaske irin babansa kama hik kamar ya yi kaki,ai tuni naji wata naƙudar ta ƙara sakani agaba,tsoro ya bayyana akan fuskar yaya Aliyu ya yiwa Allah hamdala,ya ciromin ƴa mace kyakkyawa amman wannan kamarmu ɗaya da ita,kuma ita bata kai namijin fari ba. Yana miƙa musu ya juyo yaga na riƙe hannayensa duka biyu ina kiran sunan Allah,alamar wata naƙudar ta taho,sororo ta ya yi yana kallo na saboda mamaki amman ba'a mamaki da ikon Allah.ƙarshe dai sai da na ƙara yo wasu ƴan biyun,duk maza Yaya Aliyu yana cirowa yana hamdala har suka gama fitowa baki ɗaya,ya kalli gabas ya yiwa Allah sujjada yana kuka. Ɗaya bayan ɗaya suka ɗoramin yarana a ƙirji naji ɗuminsu suka ji nawa,tuni na saki kuka wanda a ɗazu banyi ba,naji wani irin mugun son ƴaƴa na yana shiga ta,tare da godewa mahaifiyata akan haihuwa ta da ta yi,don yau ɗinnan naje lahira ina ga yafi sau goma saboda azaba,ashe haka uwaye mata suke shan wahala?lallai duk wanda baiji tausayin iyayensa ba ya yi asara. Yaya Bilal fa yana maƙale dani sai da umguwar zoman suka bashi haƙuri ta fita akan ce wa zasu gyarani da baby's ɗina,don dole ya fita shima sai gumi ya ke kamar tare muka yi haihuwar,yana fitowa dukka suka taso ya zauna kan kujera yana mayar da numfashi.tuni dukkansu jikinsu ya yi sanyi,harda Baba na ma awajen,Yaya Aliyu ya yi ƙarfin halin zuwa ya tsugunna gaban Yaya Bilal ya ce"yaya dai ta haihu?".ɗagowa yaya Bilal ya yi a hankali kamar wani abu ya faru sai kuma ya hau dariyar murna ya ce"ta haihu ƴan huɗu". Ai wajen wasu harda rawa wasu kuma sai kabbara suke suna mamaki sosai,ƴar yarinya ƙarama ta haifi yara har huɗu.Hajiya kaka ta ce"kai yanzu bikin rawa yazo,daman banyi rawa ba bikin uwarsu saboda bani da lafiya,amman yanxu sai na yi,tuni ta hau rawarsu irinta tsoffi sai dariya akewa Hajiya kaka. Tuni aka shiga bugawa ƴan uwa na ƙauye dana birni,su Rashida da Maryam tuni suka taho murna kamar za ta kashe su,aka cika asibiti mam allurar bacci aka yimin don in samu hutu,don su da kansu sunyi mamakin ƙoƙarin dana yi na haifar waɗannan narka narkan ƴaƴan kuma ba tare sa c.s ba. Dukkansu aka basu damar zuwa don ganin yaran,suna ƙwance kan gadonsu na yara macen ce a tsakiya me kama dani sak,Hajiya kaka ta ce"au ikon Allah harda ƴar baƙa aciki kuma?yara sunyi gado,mazan duk ubansu sak macen kuma uwarsu ƴar baka."duka wajen aka saka dariya kowa yan sha'awar yaran kamar ƴan catoon. Nusaiba ta saka hannu zata ɗauki ɗaya daga cikinsu da sauri yaya Bilal ya riƙe hannunta ya ce"a'ah ajjesa ya huta wallahi,baxa'a jagwalgwalamin yara na ba".dukka wajen aka saka dariya ganin Bilal ko kunya bai ji ba. ********* Har a radio sai da aka buga haihuwata mutane sai zuwa min barka suke,ɓangarenmu na koma ɗakin mahaifiyata da ya ke yana da girma sosai,babu kowa yanzu su mama Iklima tuni an fara ƙarɓar gashi daga xamam gida,don su Amira da Afra sunje sun gaya musu haihuwar,sunyi mamakin ganin iyayen nasu duk yadda suka koma,abin tausayi. Sosai Yaya Bilal ya ke rawar kai akaina ni da ƴaƴana,ina ganin ya shigo sai in tashi in bar masa ƴaƴansa awajen ya yi ta sumbatarsu,sai yafi awa ɗaya awajensu Hajiya kaka kuwa ta kance".kai don Allah ka fito masu zuwa barka na zuwa amman kai ka shige ɗaki".sai ta shigo ta sakashi a gaba har sai ya fita. Mamana ana gaya mata ƙwana uku da haihuwa sai gata,harda ƙanwarta ranar kuma su mama iklima suka zo yin barka,har ƙasa suka tsugunna suna bawa mama haƙuri har dani akam mu yafe musu. Muka yafe musu ɗin tunda yanzu sune acikin matsala duk sun lalace don kuwa yanzu duk acikin ƙannen su suke,suyi ta yi musu rashin kunya,ita Anty ma mahaifiyarta ta rasu matar ubace sai abinda ta ce ayi agidan shi ake. Mamana suna fita ta ce"Allah sarki rayuwa khairat,alokacin da naji labarin mutuwar aurenki sosai na yi baƙin cikin hakan,na yi kuka sosai na share hawaye na na cigaba da yi muku addu'ah ku dukanku akan Allah ya karemin ku baki ɗaya,gashi kuwa Allah ya karemin ku cikin amincewar ubangiji." Anan kuma mama ke bani labarin mutuwar aurenta,na yi mamaki sosai ta ƙara da ce wa"hmm khairat ashe mutumin nan mutumin banza ne,har safarar miyagun ƙwayoyi yana yi,babu wanda ya gane,sai da wani ƙanin maman hajara yazo ya ke faɗamin,ai kuwa na yi tsalle na ce sai ya sakeni ke ƙarshe de sai da mukaje kotu akan ya yi rantsuwa ya ce bazai sake ni ba." Sosai na yi mamakin hakan,sai kuma ta wani ɓangaren naji daɗi saboda ko babu komai za ta koma gidan mahaifi na. Yara na ƴan gata ko ta ina suna samun kulawa,an raɗa musu suna da,Abdullahi,Aliyu,Ahmad,Zulaiha. Duk taƙwara aka yiwa mutanen gidanmu,sunan mamana,sai sunan Baba Abdullahi,sai sunan captain Ahmad,sai sunan yaya Aliyu. Amman ana kiran Aliyu da haidar,Ahmad da Arman,Abdullahi da Irfan,Xulaiha kuma da Iman.yara kyawawa dasu duk inda ka yi zaka ga zancen su ake,Bilak kuwa haƙoransa kullum awaje suke. *sirrinki* *GYARAN FARJI NA MUSAMMAN* Yadda zaki kauda wari a farjinki a gida Warin farji common abu ne da mata ke fama dashi a fadin duniya wanda suke iya saminsa sau daya ko biyu a rayuwarsu,abubuwan dake kawo irin wannan abu kala kala ne kamar su infection.cutukan saduwa,rashin kula. In warin farji daga infection ne yana farawa da kaikayi,gun yayi jaa da ciwo,wannan abu nasa mata suji kunya Sa panties na cotton yanasa farji ya samu iska,hakan zai rage warin da wuri da yawan canja pant din duk awa 12 sabida tsaftace gun Rage wanka da ruwan mai zafi sosai sabida zaina kasha miki important bacteria na farjin Rage shan abu masu suga a cikinsu Daina sa kayan dazasu na matseki ko pant Rage yin douching Wanke farji da yogurt ko kit soma wani abu kamar soso cikin yogurt din saiki saka sosan cikin farjin yayi kamar awa 2-3 Amfani da APPLE CIDER VINEGAR, yana taimakawa kwarai wajen kawar da warin farji, zaki samu kofi daya na ruwa saiki hada da chokali 1-2 na ACV din kisah ko wace rana,ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga ki shiga ciki tsahon munti 20 duk sati ko kiyi yadda Mukai bayani akan yogurt 8.Cin abubuwa masu dauke da vitamin c,wannan shima na taimako wajen kara rigakafin jiki. 9.Amfani da “bakin soda” yana taimakawa wajen kawar da warin farji,kiasaka rabin kofi a cikin ruwa saiki shiga ciki tsawon minti 20,bayan nan saiki wanke da ruwa da kuma clean towel 10. Wanke farji kafin sex da kuma bayan sex ya zama kina aikatawa ko yaushe 11. Cin citrus fruit kamar su lemo,inibi sunada vitamin c sosai 12. Ki dan fesa turare kadan a cinyoyinki da gwiwa,hakan zai dansa kanshi 13.Amfani da ganyen goba na taimakawa sosai wajen kawar da wari 14. Dena wanke farji da sabulu,sabida wasu nada chemical din dazasu kasha miki bacteria masu amfani a farjinki Farji bayan haihuwa,zaki iya haifan yaro ta hanyar tiyata ko ta normal haihuwa,ko wanne nada nasa matsalan,batin haihuwa yafi kyau ki bada hankali wajen abinda kika Haifa da kuma warkewanki. Amfani da ice packs (kankara) kankara na taimako kwarai wajen rage ciwon gun,da kuma kumburin. Yadda zakiyi shine ki samu saban pad kisashi cikin ruwa kisashi yayi kankara saikiyi amfani dashi a farjin nay an mintina,kisa abin da zai hana digar ruwa daga farjinki sabida narkewar kankarar,zakiyi wannan abu sau 2 ko 3 a rana. Amfani da extra maxi pad jinin dake zuba bayan haihuwa sunansa lochia kuma yana kai wajen sati 2 bayan haihuwa,anfiso a wannan lokaci kina amfani da extra maxi pad sabida kiyaye cuccutuka su shigar miki mahaifa 3.Hutu da bacci isasshe. Wannan na taimakawa jiki wajen saurin warkewa,rashin bacci na iya samiki fushi ko kuma kiji kin tsani abubuwa 4.Kiyaye duk dinky in kinada dashi sabida kare shigar cuta 5.Yin kegel exercise kamar yadda muka kwatanta a baya 6.Kare kai daga basir, bayan haihuwa yawancin mata suna fama da basir sais u kiyaye ta hanyar shan ruwa sosai,cin fresh vegetable da fruits, daina shan su kofi da shayi ko amfani da man basir 7.Walking(tafiya) kina yawan gwada tafiya sa kwara karfin jikinki, kisa takalmi mara santsi ko coge 1. Ki aske gashin gabanki in kinaso. Gashin gaba na iya saki gumi zuwa kasanki,wanda kan iya saki wari. kisani cewa cire gashin na jayo fushin kofofin gashin da kumburi.yawan cire gashin gaba nasa mace tazama tsaf kuma yana jawo kumburi wanda in ya hadu da wajen danshinki yakan zamo wajen zaman cuta kamar( Group A Streptococcus). yakansa gun ya duri ruwa ya jawo har sai an fitar da ruwan,wannan zai kawomiki shaida a gun. Yi kokarin rageshi,amma kiyi hankali da almakashi waeen farjinki 2. Kizama cikin tsafta lokacin jininki. kina yawan canza pad dinki,inkina shiga damuwa da yadda warin jikinki yake lokacin jiniki,zaki iya wanke farjinki sau 2 ko 3 a rana. 3. Kinasa yan ciki na kotin. 4. Wanka inkina zatan masoyinki bazaiso warin jikinkiba,yi wanka kafin ku hadu Kitsen damo da man ayu sundade suna taka muhimmiyar rawa a wajen ma aurata wato jin nishadi lokacin saduwa ma aurata suji kamar akwana anayi kuma gashi baya matsala agaban mace ko namiji musamman mata zakaga idan wannan kitsen ya karbi mace zata rikeshi shi kadai ya ishseta mallake mijinta kuma kamar yanda mukayi bayani abaya namiji shima yana aiki da kitsen damo wato idan namiji yanaso yaga matarsa tana biye dashi akowanne lokaci sakamakon saduwa da yakeyi da ita to lokacinda yazo jima i da ita ya dauko man damo ya hadashi da zuma ya gauraya saiya shafa akan azzakarinsa to awannan lokacin matukar ya sadu da matarsa zataji bata taba gamsuwa irin wannan lokacinba amma kuma namiji me ciwon sanyi da basir bazai masaba hasalima zaisa maniyinsa zuwane da wuri to ammafa ita mace idan tasamu man damo itama ta hadashi da zuma lokacinda zata sadu da mijinta saita debo dan kadan tayi matsi to awannan lokacin mijinta zai jita daban domin wani kalar dandano zatayi idan kuma so kike kike ki mallake mijinki a gado bayan kin saka zumar saiki samu lalle ki zuba ki saka ruwan alobera ki gauraya sosai saiki samu roba me kyau ki ajiye domin yakan dade be baciba sai kina matsi dashi hallau amarya da take shirin karbar angonta daga lokacinda ta fara gyaran jiki to ta kasance da man damo akusa domin idan tazo dafa kazar amarya ta zubashi kadan aciki sannan lokacinda ta rage kwana uku tana hadashi da zuma tana matsi dashi sannan tana shafawa a saman farjinta gefe da gefe wallahi duk namijinda ya shiga jikinta saiya nuna alamar yaji canji kuma gabanta zai ciko dum dum. *miss green ce* [23/09, 16:29] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Sirrinki👂🏻🌈* ki dinga yawaita karanta qur'ani saboda yana cire damuwa da saura Ƙunci na rayuwa,Allah ubangiji ya bamu dauriyar karanta qur'ani amin. 85. . . . . .86 . . . . .anyi suna lafiys taron ya tashi,wanka na shiga saboda tun safe sun hanani yin wankan,Haidar da baida haƙuri sai kuka ya ke,mama kuma da ƙanwarta sunje sashen Hajiya kaka ba daɗewa zasuyi ba.na ce"Allah haidar ka yi ka gama don ubanka ba yanxu na baka kasha ba?to shine kuma zaka dameni"?.na faɗi hakan ina wanka a banɗaki sosai na kejin daɗin ruwan zafin don ni gaskiya bana gudunsa ko kaɗan.ai kuwa nan da nan na fara komawa dai dai. A guje ya shigo sashen namu daman kuma shigowar zai yi,ya duba yaga su mama basa nan faɗowa ɗakin kawau ya yi yaga Haidar sai uban kuka ya keci,yana ta saka hannunsa a baki,alamar tunwa ya keji,su kuwa sauean baccinsu suke amman ganin haidar na kuka suma sai suka fara,haka suke min duk abinda ɗaya ya yi to ɗaya ma sai ya yi,haka suke da daddare su hanani bacci sai tsotso,da rana ne na ke samun lokacin bacci don ko da yaushe suna hannun mama ta riƙesu insha bacci na. jin zuciyarsa ya yi tana mugun zafi,to ina suka yi suka bar masa yaransa?ya ɗaukesa yana rarrashi tunda su nasu bai kai nashi ba,ya kira Nusaiba da Amira ya ce su ɗakko masa su duka.ai kuwa haka aka yi suka ɗaukesu suka fita dasu. Shima ya fita daga ɗakin ya buɗe mota ya shiga da haidar a hannunsa Amira,da Nusaiba sai ƴar baba ƙasim Suwaiba,ya ce su shiga bayan motar,suka kuwa zzazauna sai asibiti,yana zuwa ya kira likitan da ya yi masa magana kan ingantacciyar madarar da za'a dinga bawa yaransa,saboda ya lura suna shan yunwa,don wai yaga har sai an rarrashi Khairat sannsn take basu mama susha,abin nan yana bashi haushi don dai babu yadda zai yine,don ko ƙurarsa Khairat bata kalla. Ina fitowa daga wanka lokacin su mama suka shigo har da hajiya kaka,da sauri na kalli inda na ajje yarana naga babu su,tuni na fara kuka ina ce wa"na shiga uku na ni khairat waye ya shigo ya ɗaukesu?".na faɗi hakan ina muxurai ina jin zuciyats kamar zata fito saboda azaba. Hajiya kaka ta ce"a'ah to waye kuwa zai ɗaukesu sai dai ubansu,wataƙil kin barsu suna kuka ne shiyasa,jiya ma wallahi ya kawomin ƙararki,bakya kula masa da yaransa,kinga kuwa bazaku shirya ba".da sauri na ce"o ho shine ya samu damar zuwa ya ɗaukemin su?ya sakani cikin tashin hankali saboda shi damuwarsu suna kuka ko?to duk ranar dana bar masa waje na ce yazo ya kula dasu iyawa zai yi?amman duk a haka bai gani ba shinr yazo ya ɗaukesu ko?to babu laifin haka.xan bar masa yaransa ina shikkenan ko?sai ya samar musu uwarda zata kula dasu,tunda ni ya raina nawa". Na faɗi hakan ina fashewa da kuka Hajiya kaka ta ce"haba khairat ya zaki ce zaki bar masa yara?ya yi yaya dasu?karma ki faɗi wannan maganar wani yaji bayan mu."da sauri na ce"ok idan kun san haka me yasa zaku barsa ya tafimin da yara na?shi ya yi min naƙudarsu?ko ya fini sonsu ne?da zai ɗaikesu?to gasu nan na bar masa,ya ƙwaɗanta ya cinye duka". Na faɗi hakan ina ƙara fashewa da kuka,ita mama ma ta rasa me xata cemin,don wannan faɗan bai kamatz ta shga ba,itama fa har yanzu haushin Bilal take ji,na sakin rashin mutuncin da ya yiwa ƴarta.ƙanwar mama na ce tazo inda na ke zauna ta dafa kafaɗu na ta ce"yi haƙuri khairat kinji?son yaranne suka yi masa yawa,su maza fa haka suke kai zaka yi naƙudar yaranka amman kuma sai su fika sonsu,harma awani lokacin su nuna maka sunfi ka sonsu.don haka wannan ba wani abin mamaki bane tunda daman haka halinsu ya ke." Ko da ya dawo wucewa dasu ya yi ɓangaren mahaifiyarsa,ya zauna ransa a ɓace ya ce"wallahi hajiya bansan me ke damun khairat ba?don tana ƙina kuma sai ya shafi yara na?meye laifinsu anan?shin sune suka yi mata laifi ko ni?,to wallahi na amshe yara na,taje ta yi rayuwarta tunda haka ta zaɓa". Tunda ya fara magana Hajiya Ruƙayya bata ce komai ba,sai cen ta ce"Bilal ka taɓa ganin uwar da ta haifi yaranta taƙi su?kai ma kasan tana sonsu kuma har yanzu khairat yarinya ce. Da sauran yarinta akanta,kai da ka ke lallaɓawa kuma ina kai ina zuciya?don Allah ka rage wannan fushin,idan kuma ba haka ba ya sakaka nadama.saurin fushi yana haifar da dana sani,babu laifi idan ka zaunar da ita ka yi mata nasiha akan yadda zata kula maka da yaranka,ta lallashi da luma na amman ba ta faɗa ba,kaga ashe gyaran da ka keson yi sai ya ƙara rugujewa." Shiru ya yi kawai yana kallon idon iman wacce ke hannunsa tana ta wawure wawure tana neman abincinta,ya ce"Hajiya wallahi son da na kewa mahaifiyarsu ya yi yawa,shiyasa suma ya shafesu duk wanda zai wulaƙanta min su to tabbas ni ya wulaƙanta ba suba,don haka dole ne inyi mata faɗa ko babu komai ai ni yayanta ne."ya faɗi hakan cikin fushi. Sosai Hajiya Ruƙayya ta lallashesa har ya sakko,arayuwar duniya babu wanda yafi sanin kan yaro irin uwa,tun yana jariri take gane abinta,tun Bilal yana ƙarami ta sanshi ƙwarai da mita,ko mama ta hanashi da wuri to sai ya yi ta mita kafin ya amsa,shiyasa tun daga nan ta gane Bilal mutum ne me mita,amman bashi da riƙo ko kaɗan. Ina zaune ina xaune na yi shiru har yanzu tawul ne ajikina wanda na fito da shi daga wanka,na zabga uban ta gumi sai gasu sun shigo da yaran su Nusaiba ne suka fara shigowa,da sauri na tashi na karɓi Ahmad wanda har ya fara kuka na rungumesa a ƙirjina,bai shigo ba sai ya aiko da yaran,Hajiya Ruƙayya ta zauna abakin gadon duk sai kunyarta ta isheni,bayan mungaisa ne ta ce"Khairat da farko dai zan baki haƙuri ne akan abinda Bilal ya yi na ɗebi miki yara,amman ki yi haƙuri badon saboda ɗanane shiba zan faɗa miki kema baki da gaskiya,ki daina barinsu suna kuka don Allah idan zaki shiga wanka ki samu wani ya zauna dasu kinji?saboda irin haka fa har shaiɗanu suna shigar yara,sai kiga an rasa gane kan matsala,kuma alhali mu iyaye mu ke da alhakin kula da yaranmu,don Allah ki kiyaye kinji"?. Na ɗaga mata kai kawai tsabar kunyarta na kasa basu mama har sai da ta fita.hannuna na rawa na ɗakko Haidar da Iman na fara shayar dasu,ai kuwa zuƙar da sukemin ta yimin yawa har ƙwaƙwalwata sai da naji zafin tsotsar da suke min,na cije leɓe ina yarfe hannu. Yana tsaye jikin ƙofa yana ta kallo na,sai kuma yaji tausayina duk ya kamashi,ganin yadda na ruɗe har na rame daga ɗaukesu tabbas kenan har yanzu khairat na sonshi tunda tana son ƴaƴansa.sai da na bari suka ƙoshi dukansu sannan na sakasu a kafaɗa ta suka yi gyatsa sannan na ƙwantar dasu ina tofa musu addu'ah tuni bacci ya ɗebesu,na yi murmushi na manna musu kiss a goshinsu ina shafa sajensu wanda ya ƙwanta luf irin na mahaifinsu,tuni na tuno dashi amman kuma madadin so sai naji tsanarsa ta ƙara samun wajen zama. Na tashi ina cire kaya na kawai sai ya shigo ɗakin,ina juyowa na ganshi tsaye akaina tuni na runtuma da gudu na ɓuya abayan sif,sai kuwa ya ce"dama kinyi fitowarki don na riga dana ga komai tun ma ba yanzu ba".ya faɗi hakan yana hawa kan gadon shima yana binsu da addu'ah yana wasa da ɗan hannayensu gwanin sha'awa. Sosai na keji da tsiwa ta na ce"don Allah mlm ka fita tun kafin wallahi in tara maka mutane".ina faɗar haksn har hawaye na ke,sosai abin ya bashi dariya sannan ya ce"ok to yi ihun mana?ki tara mutanen kiga idan zan tsorata".?ganin bazai tashi bane yasa na yi saurin tashi na fara saka kayana. Ya yi murmushi ya matso inda na ke ya ce,da sauri na matsa gefe na ce"Allah ka matso inda na ke Allah ya isa ban yafe ba".da sauri ya matsa gefe ya ce"khairat ni ki kewa Allah ya isa"?.da sauri na ɗaga masa kaina alamar eh dashi na ke. Bai ƙara magana ba ya fita fuuu kamar kububuwa ni kuwa azuciyata na ce.tafi nono fari daman ni haka na keso. ****** Madarar daya siyo ya aiko da ita,ina haɗa musu da ita yara suka yi manya dasu tubarkalla. Tunda Baba na yasan auren mama ya mutu,sai yaƙi yarda ta koma Garinsu ya dinga aiko mata mutane akan ta yi haƙuri ta komawa gidanshi,sai da ƙer ta yadda sai da muka taru dukkanmu har da maher ƙaraminmu,muka saka mata kuka tausayinmu yasa ta aminci. Aka mayar da aurensu,tuni aka ƙara gyara ɓangarenmu aka ƙara fitarwa da mama babban farlo da ƙurya biyu.ya yi kyau sosai su mama iklima kuwa rayuwa ta garasu inda ayanzu duk sunyi aure,sai dai duk ranar da yaransu suka je wajensu to fa da kuka suke dawowa,har tausayi suke bani. Nadiya ma aure ya mutu ta dawo gida,don Yaya Aliyu ya gano har yanzu bata daina lesbian ba,ai kuwa ya sake ta saki ɗaya.tuni ta lalace ra rame sosai yanzu idan ka ganta sai ta baka tausayi. Nadiya me izza da ƙwalisa da rashin kunya,amman yanzu duk babu wannan har ɗakina take zuwa musha hira don tuni ta nemi yafiyarmu nida mama tana kuka. Rashida ce yanzu agidan,har yanzu bayan ɓarin da ta yi bata sake samun ciki ba,Maryam ma dai haka don ita kamar da matsalar jinnu ma.amman dai an dage da magani. *After 2 years* A kullum Bilal hankalinsa na kan Khairat duk zuwan da zaiyi da magiya da naci,don sai ya ɓuge da ɗibarsu haidar wai duk don in dawo masa amman ko kallon ƙurarsa bana yi. Shi kuwa Ahmad commisioner of police ya yi naci har ya gaji na ce bazan auresa ko don matarsa Xuhra,don tun da na haihu bata zo ba,kuma ko a skull yanzu ta daina kulani tunda ya bata labarin ni tsohuwar budurwarsa ce,shikkenan ta ƙaurace min ko aji bata shiga duk inda tasan ina nan.sosai abin ya bani mamaki sai dai ba abin mamaki bane don daman kushinmu na mata ya gaji haka. Saboda ire iren wannan ma na ce bazan auresa ba,to shima ɗin dai bai haƙura ba,yana nan yana naci amman naƙi bada fuska. Ƴan huɗu fa sunyi girma ga baki chaƙwai2 sun san mahaifinsu sosai,don idan yazo nigeria har ya tafi suna wajensa. Rannan na shirya zuwa gidan Anty Halisa.na saka wata doguwar riga ta atamfa ta amshe ni sosai matuƙa don yadda yanzu na ke na zama babbar mace sosai,komai zan zan babu namiji da zai kalleni ya share fatata ta yi luwai luwai. Ina fitowa na buɗe sabuwar motar da Babanmu ya siyomin zan shiga,sai ga shinan ya fito da ƴan huɗu,ganin zan fita yasa suka runtumo da gudu zasu bini,ganin haka yasa ni kuma na figi motata fuuuuuuuu..... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:29] Miss Green🍀: 87. . . . . . .88 . . . .sosai abin ya bawa Bilal mamaki wato har ƴaƴanta ma bata barsu ba,ka dinga ƙin ƴaƴanka saboda kana ƙin mahaifinsu,shi kuwa zai ga ƙarshen rashin kunyarta don xai yi maganinta. Wani super market na fara sauka me mugun kyau da tsari,na shiga na wuce ɓangarensu biskit da halawa na fara siya saboda yaran anty Halisa,ina cikin siya sai naji kamar ana kallo na na tsargu na juyo.wani kyakkyawan saurayi na gani kusa dani wanda yafi kama da balarabe don wannan ko kusa bai yi kama da hausawa ba. Saurin janye idanuwa na na yi daga garesa don kada ya gane ina kallonsa,murmushi ya yi ya iso kusa dani na juya masa baya na cigaba da siyayyata,naga wata alawa dasu Haidar keso na saka hannu xan ɗauka,shima ya saka nashi hannun da kallon kallo muka shigayo ni da shi.naji gabana yana faɗuwa sosai na yi saurin sunkuyar da kaina ƙasa. Cikin harshen turanci ya ce"ya ke ma'a bociyar ƙwarjini da kuma ƙuruciya,zanso ki bani dama in taya ki siyayyar."sosai kalamansa suka daki zuciyata sam bana son ƙara fuskantar wata rayuwa dana miji,sai inga kanar bani da sa'ar wannan. Babu yadda zanyi don mutum ne shi me mugun naci don haka na biyesa ma dai har na gama siyayyar.muka jera atare yana ta kallona sosai kamar zai haɗiye ni,ni wannan mugun kyaun nasa ne ma ya ke bani mamaki kamar ba mutum ba,i'na zuwa wajen biyan kuɗi na ciro atm card ɗina na miƙa shima sai ya miƙa hannu. Ya basu nashi ya ce su ciri kuɗi ko nawa ne a abinda na siya.kallonsa kawai na ke ina mamakinsa,ya kannemin ido ɗaya yadda yaya Bilal ke yimin.tuni naji gabana yana faɗuwa tun farkon fara kallonsa dana yi. Da sauri na fito daga cikin wajen don bana son ya ƙara takuramin kuma.don ni wannan ma tsoro ya ke bani,murmushi ya yi ganin na fita sosai yaji mugun sonta na ratsa duk jikinsa ayanzu yana da shekara 29 aduniya,amman bai taɓa jin yana son wata ƴa mace ba sai yanzu gata baƙa kuma ba wata kyakkyawa ba amman sai yaji ta yi bala'in ƙwanta masa. Da sauri ya riƙe hannun motar tawa ya ce"haba rayuwa ina kuma ki ke son zuwa ki gudu ki barni?idan ki ka tafi ina zan ƙara ganinki".?da sauri na zaro idona ina kallonsa,cikin tsoro na ce"Don Allah bawan Allah ka yi haƙuri ka kyaleni in tafi,na gode sosai da kuɗin da ka biyamin." na faɗi hakan cikin tsoro don tsakani fa Allah ni tsoro ma ya bani.zama ya yi agaban motar tawa sannan ya ce"Ni sunana Shahid ni ba ɗan nan ƙasar bane,ni ɗan ƙasar masar ne uba na bature ne shi ɗan asalin england ne,mama na kuma masar kuma a masar ɗin aka haifeni,munzo nan gari ne ni da mamana wajen buɗe wani campany ɗina,mahaifina ya rasu tun ina shekara biyar,to yana da hannun jari sosai a ƙasashen waje ciki harda ƙasarku nigeria,to shine yanzu na buɗe wasu company a ƙasar nan,kuma ina jin daɗin zaman ƙasar ashe zan haɗu da rayuwata a garin?". "Don Allah ki faɗamin sunanki don Allah,wallahi tun ganin farko dana yi miki naji kin masifar ƙwantamin don Allah ki yadda ki soni kamar yadda na kesonki please,Ammina za taji daɗin hakan sosai tun kafin in kai yanzu take son inyi aure wai saboda mu ƙara ahali,tasha haɗani da ƴaƴan ƴan uwanta amman haɗin bayz yiwuwa saboda sam basu ƙwantamin ba,amman ke kallon farko ki ka tafi.da rayuwata." Da ƙer na buɗe baki na na ce"sunana Rahma amman anfi kirana da khairat.ni ba budurwa bace bazawara ce don ina da yara ma har huɗu". Da sauri ya ce"wow nice name amman khairat baki yi kalar ƙarya ba,ta yaya zaki ce min yaranki huɗu?gaskiya ni bann yarda ko ɗaya ma kina dashi ba"?.ya faɗi hakan yana kallona yana murmushi. Samun kai na yi a mai mayar masa da murmushin na ɗakko wayata na buɗe hoton ƴan huɗu na na nuna masa."Wow inason waɗannan yaran amman wannan macen tafi kama da ke?kuma yaya na gansu duk kusan kansu ɗaya"?. Murmushi na yi na ce"ƴan huɗu ne yanzu shekararsu biyu da ƴan kai."murmushi ya yi sannan ya kalleni kallon cikin ido sannan ya ce"gaskiya kin iya haihuwa Hayaty'nima haka na keson ki haifamin ƴan 8 ma".sosai ya bani dariya,ya shagala yana kallona cikin nutsuwa na jiyo muryarsa yana ce wa"i lov u khairat".da sauri na kalles ya kalleni kallon cikin ido. To Shahid dai sai da ya rakani har gidan Anty Halisa,da ya ke da body guad ɗinsa yazo don haka ya ce ya biyosa da motarsa. Har zan fita daga motar sai naji ya ce"Hayatee".da sauri na jiyo jin maganarsa kamar sarewa.cikin shauƙi na kallesa.shima ya kalleni sannan ya miƙomin wayarsa ya ce"samin number ɗinki awayata".babu musu na amsa na saka mishi number na miƙa masa.murmushi ya yi sannan ya ce afito lafiya".nima murmushin na maida masa da sauri na shige gidan ina murmushi. Halisa na falo tana saita agogon ƙaton falon nasu wanda ya goce,ta bayanta naje na rungume ta zata runtuma da gudu na kyel kyale da dariya sosai.ta ce"wayyo maman ƴan huɗu so ki ke in saki fitsari awando ko?"murmushi na yi na zauna ina ce wa"to yi haƙuri ina yaran nawa suna skull ko"?. Murmushi ta yi sannan ta ce"eh duk suna skull me sunanki dai kin san tana gidan hajiya inpact ma ta koma cen da zama".dariya na yi sannan na ce"ai kuwa har can sai na bi taƙwara ta".sai kuwa Anty Halisa ta ce"a gaskiya khairat banji daɗin abinda ki ka yiwa mijina ba,don ya ce yana sonki sai kuma ki wulaƙanta min shi"?. Murmushi na yi sannan na ce"mijin naki ne bai yi min ba".na faɗi hakan cikin zolaya dana ga taji haushi sai na ce"Anty Halisa bazan iya auren mijin ki ba ki yi haƙuri,ban cancanci in auresa ba sam,kinga na farko mijinki ne.na biyu abokin babansu haidar amini ma.ta yaya ki ke zatan zan auresa in lalata wannan zumuncin".? "Haba khairat wannan fa ba uxuri bane,ai aure babu ruwanshi da wannan tunda dai sunna ce,amman ni banji daɗi ba gaskiya,yanzu ba gwara akawo maka wadda kasan halinta ba,?kina tunanin don haka ya faru ba zai nemi wata ba?to su maza ba haka suke ba,muddin suna son yin aurensu to babu shakka sai sunyi,khairat ina tsoron wataran a kawomin wadda zata tarwatsamin ahalina.khairat ina tsoron matan yanzu,don Allah ki amince masa". Dafa kafaɗarta na yi na dinga batz haƙuri sannan na ce ta dage da addu'ah don ita kaɗai ce mafita. Anan ma na ke bata labarin shahid ta saka dariya ta ce"inye wato balarabe shine ya yiwa mijina ƙafa ko?sosai taban dariya na ce"Anty halisa gaskiya inason shahid wallahi,ammanfa ni ina tsoronsa saboda kyaunsa ya yi yawa fa".murmushi ta yi sannsn ta ce"babu komai khairat tunda dai kina sonsa ki bashi dama ki gani,ai kinga ba zai yiwu ki yi ta zama babu aure ba ko"?. Murmushi na yi na ce"haka ne insha Allah zan bashi dama,nan dai muka cigaba da hirarmu. Tun daga ranar sai Bilal ya ƙwashe ƴaƴansa daga waje na suka koma wajen hajiya Ruƙayya,naso inyi magana mama ta hanani ta ce ai duk ɗaya ne,kuma nemsn magana ya je dani in kyalesa.itama maman na yi mata maganar Shahid ta yimin fatan alkhairi. Na wuce sashen hajiya kaka mero ma na nan don yanzu ta ƙara haihuwar mace ƴaƴanta biyu kenan,na farkon namiji ne yanzu kuma mace. Hajiya kaka ta kalleni sannan ta ce"yanxu khairat kin ƙwammace ki yita zama haka babu aure hakan kuwa xai yiwu?.ni wallahi idan gaji zan yi wa malik magana kawai anemo wani a ƙauye a haɗaku nima in huta." Da sauri na kalleta na ce"haba kaka har yanzu fa shekara ta 23 ko da biyar ban kai ba,sannan sai awani fara yimin zancen aure,auren ma da ɗan ƙauye?ai kuwa ba zai yiwu ba".mero ta ce"maman ƴan huɗu yasin kada ki yarda haka kawai." Muka saka Hajiya kaka agaba da tsokana.da ta gaji ta saka radionta akunne ta barmu muna ta hirarmu da mero,sai ga yaya Salim bayan mun gaisa na tashi zan tafi sai naji hajiya kaka na ce wa"ah lallai Salim ka samu dama yau fa ina kallonka ka shigo wajen nan yafi sau biyar,me ka ke nufi?to ni dai ba dani ba wallahi ka ɗauketa ku tafi daman.ba zai yiwu kuzo ku sakani gaba ba kuje cen kuyi shaiɗancinku." Dariya na yi na fita Yaya Mukhtar na gani yasha mur ya wuce,ni dariya ma ya bani don tun bayan mutuwar aure na ya takuramin akan na aures na ƙi to shine fa yanzu har da gaba. Wayata naji tana ƙara ina ɗauka naga baƙuwar number ce na ɗaga.muryar Shahid naji yana ce wa to khairat na je har wajen aikin Abbinku ya bani damar tsayawa da ke."sosai na yi mamakin daya sanni haka ina cikin mamakin ya ce"leƙo ina ƙofar gida." Da sauri na yi hanyar waje ina fita na gansa a ƙofar gidanmu,ya yi wani irin mugun kyau cikin irin kayanmu na hausawa shadda ya saka baƙa me mugun tsada da kyau,kasancewarsa fari sosai ba ƙaramin kyau suka yi masa ba,na ƙarasa inda ya ke a hankali ina murmushi.shima murmushin ya mayar min sannan ya ce"our wlcm my Hayatee". dai dai nan motar Yaya Bilal ta sanyo kai yaci wani irin mugun burki ya fito,idanuwansa duk sun ƙanƙance saboda ji da masifa. *Sirrinki* RAGE KIBA DA TUMBI DA GURJI DA SAURAN AMFANINSA Gurji na dauke da sinadaran magance gautsin fata sannan yana taimakawa wajen sanya fata sheki da laushi. Kashi casa’in da biyar na gurji na dauke da ruwa don haka yana da kyau a kasance wajen cin gurji domin samun lafiyar jiki da kuma maikon da ke toshe magudar gumi wadda hakan yakan haifar da fesowar kuraje wadda sai an dage kafin a rabu da su. Wannan kayan lambun na taimakawa wajen rage kiba ga mace idan har ta kasance cin sa shi kadai da kuma rage cin abinci masu nauyi wadanda ke gina jiki. MATAKAI:   1)-Domin rage kiba ko tumbi; a samu gurji sannan a fere bawonsa sannan a yayyanka shi kanana sannan a zuba a na’urar markade a markada shi sai a tace ruwansa sannan a zuba cokali biyu na zuma a ciki sannan a zuba a kwalba a jijjiga kwalbar. Sannan a hada da ruwan lemun tsami da citta sai a rika sha yana rage kiba da tumbi. 2)- kurajen fuska; a markada gurji da ruwa zalla bayan an fere bawonsa sannan a samu auduga a rika shafawa  a fuska sau biyu a rana domin magance kurajen fuska da kuma sanya sulbin fata. 3)- Hasken fata; a markada gurji sannan a matse ruwan lemun tsami a ciki a rika shafawa a fuska da wuya kamar sau biyu a rana ya yi a kalla mintuna goma sha biyar kafin a wanke a kullum. 4)- Kodewar fata; a markada gurji sannan a zuba kindirmo da garin alkama cokula biyu sannan a kwaba a rika shafawa a inda fatar ta kode sakamakon kunar rana ko yawan shiga rana. A bari a fuska na tsawon mintuna goma sha biyar kafin a wanke. 5)- Yankunewar fata; a markada ruwan gurjin sannan a samu kwai a cire kwanduwar ayi amfani da farin ruwan a ciki sannan a matse lemun tsami a kwaba a rika shafawa a wajajen da fatar ta yankune. Sannan a bari na tsawon mintuna talatin kafin a wanke. Ana so a rika yin wannan hadin kamar sau biyu a rana a kullum. 6)- Domin samun gashi mai tsayi; a markada gurji da ruwa sannan a tsaga gashin kai a shafa a fatar har a cikin gashin kai ya ji sosai. Sannan a samu leda a rufe kan na tsawon mintuna talatin kafin a wanke da man wanke gashi. Yin hakan na dada tsayin gashi a kai.   *Miss green ce* [23/09, 16:30] Miss Green🍀: 91. . . . . . .92 . . . . . . .nunawa na yi kamar bansan abinda suke ba,na yi wuce wata gaba zuwa wajsn masoyi na,fuskata Ɗauke da murmushi,wani irin kallo me cike da soyayya ya ke yimin yadda yaga na komar kamar Ƴar shekara goma yarinta na ta Ƙara fitowa sosai,ga wani irin mugun Ƙamshin dana ke fitarwa me gigita namiji,ai kuwa shahid ya gigice Ɗin sosai amman duk da haka hankalinsa na kan Bilal wanda ya Ɗaga iman sama yana yi mata wasa. Ya ce"hayatee wannan shine baban lovely children Ɗina"?.sosai gabana ya faƊi ahankali na ce"eh shine na manta ban faƊa maka ba,yaya ya ke gare ni".sai naga fuskarsa ta haƊe nan da nan,na lura shahid shima namijin kishi ne sosai,daman kuma ance larabawa sunfi kowa kishi. Ya ce"ayya kada ki damu don na tambaye ki ki yi haƘuri,amman wannan yayan na ki wata macece za ta ce bata sonshi?babu abinda Allah bai yi Masa ba,amman na yi mamakin rabuwarku,kuma kema khairat nasan ba zai so rabuwa da ke ba,sai dai Ƙaddara amman duk namijin daya sakeki khairat wallahi ya yi asara gaskiya". Murmushi kawai Na yi don bani da amsar da zan bashi,don kada yabi inda muke sai ya Ɗauki Ƴarsa suka yi gaba abinsu.Ina jinsa yana tambayarta Ƴan uwanta,sai kuwa iman ta ce"dady mamanmu ta Ƙara yi mana wani dadyn ka ganchi cen ma".ta fara nuno inda Muke.Bilal bai san lokacin da wasu hawaye masu zafi suka fara zubo masa ba ya yi saurin gogewa ya wuce. to ranar dai da Ƙer shahid ya barni na wuce gida na lura bai gajiya da kallona,idan na biye masa kuma sai muyi ta tsayuwa awajen,don haka na ce"habibee ni zan tafi gida fa mun daƊe".na faƊi hakan cikin shagwaƁa,sosai na burgesa ya ce"ah lallai baki so kije gida yanzu,ni wannan shagwaƁar taki tafi komai tafiya dani",yauwa khairat ki yi haƘuri ni dinner bata cikin tsarina sam,duk kuwa kuƊin da na ke dashi,amman mu al'adarmu a musulunce shine bayan anyi aure ana walima washe gari,to ni dai hakan yafi Ƙwantamin". murmushi na yi sannan na ce"kada Ka damu nima duk wannan bidi'ar bata gabana albarkar auren shi na keso".sosai na burgesa amman fa muna cikin zancen naji alert Ɗin kuƊi awayata na ce"habibee naga ka turomin kuƊi me zanyi dasu haka"?.murmushi ya yi sannan ya ce"ki yi wani abin dasu,amarya ta me sirrin kyau".ya faƊi hakan yana murmushi,bai bani damar Ƙara magana ba ya yi shigewarsa cikin mota ya yi gaba. Sosai na keson shahid,ba don kuƊinsa ko kyau ba,a'ah sai don tsare mutuncinsa,sam bai taƁa koda taƁa hannuna da sunan wasa ba,balle kuma wata maganar banza,muna mutunta kanmu mu duka,anan na ke jan hankalin Ƴan mata da zawarawa adinga riƘe mutunci da kyau,saboda ke mace duk abinda ki ka yi bai Ɓoyuwa namiji kuwa ko zai yi sau Ɗari ba'a Ganewa,kuma a musulunce ma hakan sam ba shida kyau kuma ma ba tarbiyya bace.kuma matuƘar ki ka sadaukar da mutuncinki ga wani to fa wannan mijin koda tare ku ka yi lalatar bazai taƁa ganin darajarki ba,balle kuma akaiga zancen mutuntawa,don shi aure anfison ayisa da ganin mutuncin juna. da kai na na ware kuƊi masu yawa aka sakewa hajiya kaka sabbin kayan Ɗaki aka yi mata sabon fenti,mama na itama aka sake yi mata furnitures duk da basu daƊe ba,sannan mama ta faƊawa babana duk kuƊin da shahid ya ke bani,baiyi mamaki ba ko kaƊan don yaron yasan tarihinsa tun farko har zuwa yanzu,mahaifiyarsa da mahaifinsa suna da kuƊi sosai kuƊi kuma masu mugun yawa,shi da kansa shahid a iya nigeria ma yana da company's sunfi ashirin,ga kuma na Ƙasashen waje,uwa uba kuma likita ne me zaman kansa me kuma lasisin kowacce Ƙasa,likitan zuciya ne shi,mahaifiyarshi kuma unguwar xoma ce.kuma ba Ƙaramin kuƊi suke samu ba. ranar daya rage saura Ƙwana biyu gidanmu ya cika Ɓam kamar auren budurwa,son hatta ankon biki,sai da shahid ya turomin kuƊi wai abawa kowa,wai su haka suke yi naƘi amsa sai gashi ya lallaƁa yaje wajen hajiya kaka,itama da farko taƘi amsa amman da taga ransa ya Ɓaci sai ta amsa,ai kuwa kowa sai daya samu ankon biki,ranar Ne kuma amminsa tazo gidanmu mata mai mutunci da sanin darajar mutane,ta Ɗakko wata mata wai za ta yimin gyaran jiki na larabawa. daga ganin matar ma balarabiya ce wataƘil Ɗakkota aka yi,,harda Ƙanwarta tazo ita ammin,duk suna da mutunci sosai naƘi fitowa wai ina jin kunyarsu ta ce"a'ah khairat mufa bama jin wannan kunyar gwarama tun yanzu ki saba don shahid ba shida kunya wallahi".murmushi kawai na yi ai kuwa aranar aka fara yimin gyaran jikin,wowo hmm wai ko tsagar gida ma hanani fita matar ta yi sai dai ina Ɗaki ina shan a/c,Mutanen gidanmu suka dinga zuwa ganin ammin shahid,shima tun daga ranar ammin ta hanashi xuwa saboda gudun saƁawa Allah don taga yadda Ƙirar khairat Ɗin take,ba kowani namiji ne xai iya kallonta ya kyale ba,duk da ta yarda da Ɗanta mutum ne me kana kansa sosai,da tsantsae tsoron Allah,,shiyasa a kullum take godewa Allah da kyautar da ya yi mata na samun Ɗa kamar shahid,daman kuma ba yawan yara akeso ba albarkarsu ake nema. kullum muna maƘale awaya ni da shahid ana zuba soyayya na lura su larabawa mayun soyayya ne,kamar laila majnun. Baba na ya saka aka kirawo masa Bilal ya ce"Bilal kasan me yasa nasa ka aka kirawomin kai?".girgiza kawai ya yi,idanuwansa sunyi ciki duk ya rame abin tausayi ya ce"ina son ka yarda da Ƙaddara me kyau ko mara kyau,ka cire komai aranka kamar ma ba'ayi ba,kai Ɗinnan dai yayan khairat ne kuma uban ƳaƳanta har huƊu,to kaga aƘwau akaƘa me Ƙarfi a tsakaninku,don haka yanzu ma na kiraka ne don ka zamo waliyyin khairat,don ance babban wa uba koda ace yanzu mu faƊi mu mutu kai ne babansu su duka". sosai wata zufa ta shiga tsattsafo masa,ya goge ta cikin dauriya da Ƙarfin hali ya ce"ba bu komai baba na gode da bani shawara da ka yi."baba yaji daƊi sosai suka cigaba da hirarsu amman can cikin zuciyarsa yana jin wani abu yana yi masa yawo sosai,ranar dai Bilal kusan Ƙwanan zaune ya yi,saboda tsananin tashin hankali,gobe khairat Ɗinsa xa ta Ɗaura aure?da wani ba shi ba?za ta tafi gidan wani?yanzu shikkenan sun rabu har abadan?tuni ya dinga kuka kamar ba shi ba,tabbas yanzu yaga illar rashin yin bincike kafin Ɗaukar mataki,kuma yanzu yaga illar yin saki har uku,da Ɗaya ya yi mata ko biyu da yanzu suna nan zamansu gwanin sha'awa. Anan nake jan hankalin maza akan mu kula mu daina yanke hukunci cikin fushi,an sani kuma an yarda ita rayuwar aure tana zuwa da Ƙalubale daban daban kuma sai anyi haƘuri sannan ake samun abinda ake so,don haka mu kasance masu haƘuri ako ina kuma aduk halin da muka tsinci kanmu. to nima anawa Ɓangaren hakan ta kasance amman tsaƁanin tunaninmu ba Ɗaya bane da Bilal ni da Shahid ci ke muke da zumuƊi da son kasancewa da juna,na tuna gobe iyanzu ina rungume jikin mijina abin alfaharina,ina matuƘar son shahid son da bai ko na yaya Bilal ba,don sai yanzu na gane ashe lokacin ban san ma wani so ba,sai yanzu nasan so don shahid ya shayar dani madarar soyayya. ****** Washe gari na chaƁa adona cikin wata doguwar riga wadda shahid ya kawomin me shegen kyau,kalar skye blue ta tasha kwalliya har ya gaji,kowa sai bina da kallo ya ke kamar wata acikin zarah,gidanmu ya cika Ɓam,Ƴan huƊu ma sunsha Ƙwalliya sosai da skye blue Ɗin shadda aka dinga yi mana hotuna dasu,don tun sassafe ya aiko da wani me hoto wanda ya Ƙware yasan kuma aikinsa,kuma baƘar fata ne amman ya iya hoto sosai yasan kuma aikinsa,don duk wanda aka yiwa hoton sai ya yi murna saboda hotunan suna fita tarwal sosai. iyaye na guda 12 duk anyi mana hotuna dasu gwanin sha'awa ga Ƴan huƊu agaba suma sunyi kyau. Ɗaki na ya cika da Ƙawaye sosai,Mukaji shigowar angwaye bayan an Ɗaura aure,da sauri nadiya ta ce"khairat tashi ki leƘa kiga angonki sai jin kunya ya ke". Ai banji kunyar ba kuwa na tashi ta saman bene ina hangosa,don daman baba na ya bamu mukulli muka haye saman,babu hayaniya babu komai...... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:30] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Sirrinki👂🏻🌈* *Ciwon basir* abubuwa da yawa suna kawo basir kamar haka👇🏻👇🏻 *Yawan cin maiƙo* *yawan cin yaji* *shan lemon ƙwalba* (abu me gas) *shan zaƙi* (chocolate) abubuwan da ya kamata mai ciwon basir yaci👇🏻👇🏻 *Lemon ɓawo* (fruit) *abinci mai ganya* (latas,cabbage d srnsu). basir yana lalata mace sosai don haka ki kiyaye cin abinda zai kawo miki basir. --------------------------- 89. . . . . . 90 . . . . . . .ina ganin ya taho inda muke da sauri na matso inda Shahid ya ke,ina murmushi sosai abin ya bawa Bilal haushi ya daki gaban motarsa da hannunsa saboda tsabar takaici ya shiga motar ya wucesu fuuu,aka buɗe masa gate ɗin ya shige,yana jin wani irin bugawar zuciya kamar zata fito waje. Ko kallon ƙurarsa banyi ba Shahid ya ce"Hayatee dafatan kina lafiya"?.murmushi na yi na ce"lafiya klau dafatan kaima haka"?.na lura yaji daɗi sosai da yadda na karɓesa ya kira amminsa awaya muka gaisa.bai cemin in shiga cikin motarsa ba nima banyi ƙoƙarin shiga motar tasa ba don daman shiga motar saurayi bata cikin aƙida ta,kuma a musulunce ba dai dai bane yin hakan rashin tarbiyya ne. Sosai muka yi hira harda dariya zuciyata ta nutsu dashi sosai.kuma ya cemin sunyi magana da Babanmu zai aiko gidanmu a saka rana nan da wata biyu masu zuwa,na yi murmushi na ce"kai gaskiya wata biyu ya yi kaɗan".murmushi ya yi shima sannam ya ce"awaje na baiyi kaɗan ba Hayatee ni da zai yiwu ma yanzu a ɗaura mana aure kawai,da nafi kowa more aure". Dariya maganarsa ta bani na ce"haba sai kace wata ƴar tsana"?.haka dai muka cigaba da hirarmu gwanin sha'awa.kamar haɗin baki sai ga Yaya Mukhtar shima yazo wuce wa,ko kallonsa banyi ba,tunda idan na gaishesa baya amsawa.shahid da saurinsa ya matso ya miƙa masa hannu don suyi musabaha.amman sai yaya mukhtar ya kauce ya yi shigewarsa gida alamar yana mugun jin haushinshi. Aƙwai abinda shahid ya yi daya ƙara sakawa naji ina matuƙar mugun sonshi,saboda yadda ya nuna ko ajikinsa bai damu ba,ya dawo muka cigaba da hirarmu ta masoya. ****** Hajiya kaka na shafa addu'ah Bilal ya shigo ransa amugun ɓace,Hajiya kaka ta ce"a'ah wai kai lafiyarka kuwa Bilalu?ka ke ta wani cika kana batsewa ko dai kai da wanine?".kamar yana jira sai kuwa ya fara magana cikin mugum fushi ya ce"wai kaka waye ya bawa wannan yarinyar damar tsayawa da wani awaje ne?gashi nan ta ɗakko mama wani kamar ƙwara,wai da sunan zance?to wallahi ni bazan yarda da wannan shashancin ba." Ya faɗi hakan cikin matsanancin fushi,da sauri kaka ta kallesa kallon baka isa ba sannan ta ce"kai kaga Bilalu binan hanyar ɓangarenku,baza kazo ka ce zaka yimin ihu a kunne ba,ko ubanka Audu bai isa yazo yana yimin ihu akai ba,balle kai karan kaɗa miya.to wai ce maka aka yi khairat baza ta yi aure ba ko me?ko kuwa so ka ke ta koma maka?ku cigaba da xaman dadiro?".da sauri Bilal ya kalleta ya ce"Hajiya kaka zaman dadiro kuma?saboda me zaki ce zaman dadiro zamuyi alhali ita matata ce". Ya faɗi hakan cikin zare idanu,jamar hauka sabon kamu,sai kuwa haiya kaka ta ce"inye ikon Allah sai kallo,Allah inajin Bilalu ka zare wallahi,ina karatun addininka ya tafi?ko kuwa lokacin da ka yi sakin mahaukaci ne kai?to bari kaji tun kafin in zagi uwarka Ruƙayya ka fitarmin daga sashe na kafin in yi maka ihu."sosai abin ya bawa Bilal mamaki ya ce"ok haka ki ka ce ko?ni ne mahaukacin ko?shikkenan babu komai indai khairat ce taje kome za tayi ta yi na daina ko kallonta". Ya faɗi hakan yana fita daga ɓangaren Hajiya kaka,Da sauri ta ce"yauwa tafi nono fari ai jeka ka yiwa uwarka Rakiya wannan haukar don ni nafi ƙarfin haukar ka,haukar banza haukar wofi kawai,ka saki matarka saki har uku irin na jahilai sannan yanzu ni kazo ka ce zaka ƙare akaina?a'ah ba zai yiwu ba,banci nanin ba nanin baza ta cini ba."ta faɗi hakan tana kunna ƴar radionta. Da ƙer muka rabu da Shahid,don na lura Shahid ɗan soyayya ne na ajin ƙarshe.ya bani wata kyakkyawar waya me mugun kyau da tsada na amsa na yi masa godiya. Ina shigowa gida na yiwa mama bayanin komai sosai ta yi murna da jin hakan,Baba yana dawowa ya saka aka kirani kaina a ƙasa ya ce"khairat na yi bincike akan yaron nan balaraben nan,kuma na gano yaron arziƙi ne har mahaifinsa wanda Allah ya yiwa rasuwa,kuma gobe zasu zo a saka ranar aure da komai".murmushi kawai na yi kaina yana a ƙasa na tashi na tafi da sauri saboda kunyar baba dana ke ji. Haryanzu su twins basu dawo ɓangarenmu ba,nima ban damu ba don da kansu yaran ke zuwa waje na su cika nima da surutu don haka na ke kaɗa kansu su tafi baki ɗaya ma,wannan abin ba ƙaramin tsayawa Bilal arai ya yi ba,ya shirya kayansa ya koma wajen aiki ransa duk babu daɗi don gani ya ke kome ya yiwa khairat bai cancanci ta tsanesa har haka ba. Ƴan huɗu kuka sosai suke da tafiyar mahaifinsu,suka saka Kakarsu agaba Hajiya Ruƙayya wai su sai sun dawo banu yadda ta iya haka nan ta dawomin dasu,ai kuwa wataran har paracetamol na ke sha saboda fitinarsu,wataran idan na fita zance bina suke Shahid kuwa ya biye musu suyi ta yi masa shirme,har sai na gaji na korasu gida sannan suke haƙura.ai kuwa shahid yana yi musu hidima sosai,kuɗi kuwa kullum cikin turomin su ya ke,inyi ta fushi saboda kuɗin sunyi yawa,idan na yi magana shima haushin ya ke ji sosai don haka sai na daina yin maganar. Rashida fa ta dage wai tana fushi dani akan abubuwan da na ke yiwa yayanta,ni har mamaki suke bani daga ita har yayan nata da duk wani meson na koma gidanshi,don gani na ke kamar ilimin addini bai ishesu ba,don duk wanda ya yi ilimi bazai ce na koma gidan Bilal ba. ********* sosai mutanen gidanmu suka tisa gulmata agaba,wai zan auri ɗan yankan kai,don irin kuɗin da aka kawo na aure na ya girgixa kunnuwansu sosai,ya bada sadaki miliyan biyar,ai kuwa duk hankalinsu ya tashi don gani suke kamar shahid bai da hankali,don idan da yana da hankalu bazaiyi haka ba. Hmm maganar gulma kuwa yanzu ta ƙaru alokacin da aka fara.shigowa da lefe na cikin gidanmu,aƙwatina suka ƙi ƙarewa sau shigowa dasu ake,ƴan uwa da sukazo ƙarɓar lefe sai da suka gaji da ƙirgawa,Aƙwati dozin huɗu haka aka kawo min,Hajiya kaka sai buɗa take tana yada magana a fakaice tana ce wa"ho ho ina gwanin wani ga naka,lallai yau ake harkar arziƙi agidan nan,Ba lefi aƙwati shida ba alokacin ma wai tana budurwa kenan?aka kawo mata wannan lefan kamar ƴar tsana,yanzu kuwa gashi Allah ya fidda ta,ni atarihi ma ban taɓa ganin yarinyar da aka kawowa lefe har haka ba". Tuni aka dinga ɗaukar hotunansu ana turawa ta facebook,lefe na ya girgiza ƴan mata da dama sosai,suka shiga burin ina ma ace suma su samu wannan kaya haka. Sosai na shiga gyaran jiki na ciki da waje,mama da kanta ta hau gyara ni sosai na yi kyau kamar ba ni ba,Mama ta ɗaukomin me gyaran jiki har gida ai kuwa kafin kace me na yi wani irin mugun kyau kamar ka ɗauke ni,sau ɗaukar ido na ke,na karɓi hutu a skull saboda gyaran da na ke,abin mamaki kawai sai ga Xuhra ta zo wai taji labarin biki na,na yi mamaki sosai harda dariya ta,wato daman tana gaba da nine saboda kada in auri mijinta?babu yadda zanyi don daman ni ban riƙe ta ba,muka cigaba da al'amuranmu tare har yanzu bata haihu ba Allah bai kawo ba. Shahid ya maƙale murya kamar yaro ya ce"gaskiya Hayatee na gaji ki fito ko kaɗanne in ganki mana?tunda aka fara sha'anin biki bana ganinki,sai ɓoyemin kanki ki ke?".shgwaɓa ya dinga yimin kamar yaro,babu yadda zanyi dole na saka wata arabian gown,me kyau sosai kalar yellow,na yafa velt ɗin akaina na fito,gashi na yasha gyara sosai. Tun daga nesa ya sakani agaba da kallo kamar zai cinye ni,kunya duk ta ishe ni Iman ta biyo ni da gudu wai zata bini,maimakon tazo inda na ke sai naga ta canja ƙwana tana ce wa"Baba oyoyo". Da sauri na ɗaga kai na ina kallon wanda take kira da baban Bilal na hango yana sanye cikin kayan sojinsa ya haɗe rai kamar bai taɓa wata dariya ba.. ... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:30] Miss Green🍀: 91. . . . . . .92 . . . . . . .nunawa na yi kamar bansan abinda suke ba,na yi wuce wata gaba zuwa wajsn masoyi na,fuskata Ɗauke da murmushi,wani irin kallo me cike da soyayya ya ke yimin yadda yaga na komar kamar Ƴar shekara goma yarinta na ta Ƙara fitowa sosai,ga wani irin mugun Ƙamshin dana ke fitarwa me gigita namiji,ai kuwa shahid ya gigice Ɗin sosai amman duk da haka hankalinsa na kan Bilal wanda ya Ɗaga iman sama yana yi mata wasa. Ya ce"hayatee wannan shine baban lovely children Ɗina"?.sosai gabana ya faƊi ahankali na ce"eh shine na manta ban faƊa maka ba,yaya ya ke gare ni".sai naga fuskarsa ta haƊe nan da nan,na lura shahid shima namijin kishi ne sosai,daman kuma ance larabawa sunfi kowa kishi. Ya ce"ayya kada ki damu don na tambaye ki ki yi haƘuri,amman wannan yayan na ki wata macece za ta ce bata sonshi?babu abinda Allah bai yi Masa ba,amman na yi mamakin rabuwarku,kuma kema khairat nasan ba zai so rabuwa da ke ba,sai dai Ƙaddara amman duk namijin daya sakeki khairat wallahi ya yi asara gaskiya". Murmushi kawai Na yi don bani da amsar da zan bashi,don kada yabi inda muke sai ya Ɗauki Ƴarsa suka yi gaba abinsu.Ina jinsa yana tambayarta Ƴan uwanta,sai kuwa iman ta ce"dady mamanmu ta Ƙara yi mana wani dadyn ka ganchi cen ma".ta fara nuno inda Muke.Bilal bai san lokacin da wasu hawaye masu zafi suka fara zubo masa ba ya yi saurin gogewa ya wuce. to ranar dai da Ƙer shahid ya barni na wuce gida na lura bai gajiya da kallona,idan na biye masa kuma sai muyi ta tsayuwa awajen,don haka na ce"habibee ni zan tafi gida fa mun daƊe".na faƊi hakan cikin shagwaƁa,sosai na burgesa ya ce"ah lallai baki so kije gida yanzu,ni wannan shagwaƁar taki tafi komai tafiya dani",yauwa khairat ki yi haƘuri ni dinner bata cikin tsarina sam,duk kuwa kuƊin da na ke dashi,amman mu al'adarmu a musulunce shine bayan anyi aure ana walima washe gari,to ni dai hakan yafi Ƙwantamin". murmushi na yi sannan na ce"kada Ka damu nima duk wannan bidi'ar bata gabana albarkar auren shi na keso".sosai na burgesa amman fa muna cikin zancen naji alert Ɗin kuƊi awayata na ce"habibee naga ka turomin kuƊi me zanyi dasu haka"?.murmushi ya yi sannan ya ce"ki yi wani abin dasu,amarya ta me sirrin kyau".ya faƊi hakan yana murmushi,bai bani damar Ƙara magana ba ya yi shigewarsa cikin mota ya yi gaba. Sosai na keson shahid,ba don kuƊinsa ko kyau ba,a'ah sai don tsare mutuncinsa,sam bai taƁa koda taƁa hannuna da sunan wasa ba,balle kuma wata maganar banza,muna mutunta kanmu mu duka,anan na ke jan hankalin Ƴan mata da zawarawa adinga riƘe mutunci da kyau,saboda ke mace duk abinda ki ka yi bai Ɓoyuwa namiji kuwa ko zai yi sau Ɗari ba'a Ganewa,kuma a musulunce ma hakan sam ba shida kyau kuma ma ba tarbiyya bace.kuma matuƘar ki ka sadaukar da mutuncinki ga wani to fa wannan mijin koda tare ku ka yi lalatar bazai taƁa ganin darajarki ba,balle kuma akaiga zancen mutuntawa,don shi aure anfison ayisa da ganin mutuncin juna. da kai na na ware kuƊi masu yawa aka sakewa hajiya kaka sabbin kayan Ɗaki aka yi mata sabon fenti,mama na itama aka sake yi mata furnitures duk da basu daƊe ba,sannan mama ta faƊawa babana duk kuƊin da shahid ya ke bani,baiyi mamaki ba ko kaƊan don yaron yasan tarihinsa tun farko har zuwa yanzu,mahaifiyarsa da mahaifinsa suna da kuƊi sosai kuƊi kuma masu mugun yawa,shi da kansa shahid a iya nigeria ma yana da company's sunfi ashirin,ga kuma na Ƙasashen waje,uwa uba kuma likita ne me zaman kansa me kuma lasisin kowacce Ƙasa,likitan zuciya ne shi,mahaifiyarshi kuma unguwar xoma ce.kuma ba Ƙaramin kuƊi suke samu ba. ranar daya rage saura Ƙwana biyu gidanmu ya cika Ɓam kamar auren budurwa,son hatta ankon biki,sai da shahid ya turomin kuƊi wai abawa kowa,wai su haka suke yi naƘi amsa sai gashi ya lallaƁa yaje wajen hajiya kaka,itama da farko taƘi amsa amman da taga ransa ya Ɓaci sai ta amsa,ai kuwa kowa sai daya samu ankon biki,ranar Ne kuma amminsa tazo gidanmu mata mai mutunci da sanin darajar mutane,ta Ɗakko wata mata wai za ta yimin gyaran jiki na larabawa. daga ganin matar ma balarabiya ce wataƘil Ɗakkota aka yi,,harda Ƙanwarta tazo ita ammin,duk suna da mutunci sosai naƘi fitowa wai ina jin kunyarsu ta ce"a'ah khairat mufa bama jin wannan kunyar gwarama tun yanzu ki saba don shahid ba shida kunya wallahi".murmushi kawai na yi ai kuwa aranar aka fara yimin gyaran jikin,wowo hmm wai ko tsagar gida ma hanani fita matar ta yi sai dai ina Ɗaki ina shan a/c,Mutanen gidanmu suka dinga zuwa ganin ammin shahid,shima tun daga ranar ammin ta hanashi xuwa saboda gudun saƁawa Allah don taga yadda Ƙirar khairat Ɗin take,ba kowani namiji ne xai iya kallonta ya kyale ba,duk da ta yarda da Ɗanta mutum ne me kana kansa sosai,da tsantsae tsoron Allah,,shiyasa a kullum take godewa Allah da kyautar da ya yi mata na samun Ɗa kamar shahid,daman kuma ba yawan yara akeso ba albarkarsu ake nema. kullum muna maƘale awaya ni da shahid ana zuba soyayya na lura su larabawa mayun soyayya ne,kamar laila majnun. Baba na ya saka aka kirawo masa Bilal ya ce"Bilal kasan me yasa nasa ka aka kirawomin kai?".girgiza kawai ya yi,idanuwansa sunyi ciki duk ya rame abin tausayi ya ce"ina son ka yarda da Ƙaddara me kyau ko mara kyau,ka cire komai aranka kamar ma ba'ayi ba,kai Ɗinnan dai yayan khairat ne kuma uban ƳaƳanta har huƊu,to kaga aƘwau akaƘa me Ƙarfi a tsakaninku,don haka yanzu ma na kiraka ne don ka zamo waliyyin khairat,don ance babban wa uba koda ace yanzu mu faƊi mu mutu kai ne babansu su duka". sosai wata zufa ta shiga tsattsafo masa,ya goge ta cikin dauriya da Ƙarfin hali ya ce"ba bu komai baba na gode da bani shawara da ka yi."baba yaji daƊi sosai suka cigaba da hirarsu amman can cikin zuciyarsa yana jin wani abu yana yi masa yawo sosai,ranar dai Bilal kusan Ƙwanan zaune ya yi,saboda tsananin tashin hankali,gobe khairat Ɗinsa xa ta Ɗaura aure?da wani ba shi ba?za ta tafi gidan wani?yanzu shikkenan sun rabu har abadan?tuni ya dinga kuka kamar ba shi ba,tabbas yanzu yaga illar rashin yin bincike kafin Ɗaukar mataki,kuma yanzu yaga illar yin saki har uku,da Ɗaya ya yi mata ko biyu da yanzu suna nan zamansu gwanin sha'awa. Anan nake jan hankalin maza akan mu kula mu daina yanke hukunci cikin fushi,an sani kuma an yarda ita rayuwar aure tana zuwa da Ƙalubale daban daban kuma sai anyi haƘuri sannan ake samun abinda ake so,don haka mu kasance masu haƘuri ako ina kuma aduk halin da muka tsinci kanmu. to nima anawa Ɓangaren hakan ta kasance amman tsaƁanin tunaninmu ba Ɗaya bane da Bilal ni da Shahid ci ke muke da zumuƊi da son kasancewa da juna,na tuna gobe iyanzu ina rungume jikin mijina abin alfaharina,ina matuƘar son shahid son da bai ko na yaya Bilal ba,don sai yanzu na gane ashe lokacin ban san ma wani so ba,sai yanzu nasan so don shahid ya shayar dani madarar soyayya. ****** Washe gari na chaƁa adona cikin wata doguwar riga wadda shahid ya kawomin me shegen kyau,kalar skye blue ta tasha kwalliya har ya gaji,kowa sai bina da kallo ya ke kamar wata acikin zarah,gidanmu ya cika Ɓam,Ƴan huƊu ma sunsha Ƙwalliya sosai da skye blue Ɗin shadda aka dinga yi mana hotuna dasu,don tun sassafe ya aiko da wani me hoto wanda ya Ƙware yasan kuma aikinsa,kuma baƘar fata ne amman ya iya hoto sosai yasan kuma aikinsa,don duk wanda aka yiwa hoton sai ya yi murna saboda hotunan suna fita tarwal sosai. iyaye na guda 12 duk anyi mana hotuna dasu gwanin sha'awa ga Ƴan huƊu agaba suma sunyi kyau. Ɗaki na ya cika da Ƙawaye sosai,Mukaji shigowar angwaye bayan an Ɗaura aure,da sauri nadiya ta ce"khairat tashi ki leƘa kiga angonki sai jin kunya ya ke". Ai banji kunyar ba kuwa na tashi ta saman bene ina hangosa,don daman baba na ya bamu mukulli muka haye saman,babu hayaniya babu komai...... .✍🏿 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:30] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *SIRRINKI👂🏻* ƳAR UWATA ANASO BAYAN KIN GAMA AL'ADA KIDINGA TSARKI DA GANYEN MAGARYA,YANA CIRE INFECTION DA SAURAN ƘARNIN JINI👏🏻. DAGA DR UMMU MAHER. 93. . . . . . . 94 . . . . .kasa sakin labulen na yi ina kallon shahid yadda ya yi wani irin mugun kyau kamar ka ɗaukesa.aƙwai abokansa sosai baƙar fata.amman farar fatar sunfi yawa Nadiya ta ce"inye kaji amarya mara kunya?kin kasa daina kallonsa".su Khalisat dasu iman har dama Rashida da maryam duk suna zzzaune suka saka dariya.iman wacce ke sakawa ƴarta pampas ta ce"a'ah fa Nadiya barta ta kalli abinta.Allah ne ya bata daga sama balarabe har gida,ashe muma zamu samu larabawa a zuri'armu?ai kuwa daga yauma zan fara proud ce wa muma fa mun haɗa dangi da larabawa". Dariya kowa ya saka Xuhra da ke danna wayarta alamar chart take ta ce"hmm ni fa wallahi abin har mamaki ya ke bani Khairat da auren balarabe?,gaskiya abin zai bada fasion sosai don wallahi sun dace.ammsn gaskiya yafi khairat kyau". Murmushi kawai na yi na buɗe wayata inda naga saƙon kiransa yafi sau 10.na riƙe baki na na ce"ya ilahi Hubby ya kirani har sau 10"?.duk sai na gigice na shiga neman number ɗinsa suka shiga yimin tsiya suna ce wa"matar balarabe uwar larabawa".murmushi kawai na yi na tashi alokacin da ya ɗauki wayar. Wani irin sanyi naji jin muryarsa me laushi da kuma daɗi ya ce"na yi fushi amaryata yau ko ɗaukar wayata ma an kasayi ko?.ba komai zan rama nima yau ba sai gobe ba".da sauri na fara magana cikin yana yin shagwaɓa na ce"yi haƙuri hubby wallahi abubuwane suka yimin yawa". Murmushi ya yi sannan ya ce"ok ki sakko me hoto zai yi mana,don na matsu wallahi inga amaryata".ya faɗi hakan cikin sigar tsokana.bayan munyi sallama na dawo me ƙwalliya ta ƴara gyaramin kwalliya ta sosai na ƙara kyau kamar wata acikin zarah. Doguwar rigar tawa najan ƙasa don irin me duxuzu ɗin nan ce daga ƙasa.daga sama kuma ta ɗan matse amman dogon hannu gare ta.sai mayafin na ta net ne amman kuma yasha ƙwalliya sosai da wasu irin stones,sai goggoro na kalar arsh wanda shima yasha stones ɗin sosai,ammsn goggoron irin me laushin nan ne,ba me tauri ba don haka sai yabi kaina sosai kamar akan nawa aka dasa shi. Takalmina me tsini ne sosai kalar ash ɗin shima wanda ya gaji da haɗuwa,amman aƙwai ɗan stones kaɗan kalar kayana skye blue,sai pos ɗina ma arsh kalar goggoro na takalmi da ɗan kunne da sarƙa na. Sosai na yi wani irin mugun kyau kamar ka ɗaukeni,saboda yadda fatata take wani irin kyalli kamar ka ɗaukeni uwa uba ƙwalliyar dana sha wadda ta kasance simple make up ce,wacce ba'a cika abubuwa a fuskar ba,daga ja gira sa eyeslashes,sai lipstick me golden sai eyes shadow.shikkenan amman fa irin wannan kwalliyar tafi kyau.don duk abinda ba'a cika saba yafi kyau. Mutum huɗune suka rakoni,Amira ƙanwata,Maryam,sai Xainab,Sai Nusaiba,duk sunyi ankon lashi kalar arsh me masifar kyau da kuma jan kuɗi,su kuma goggoronsu kalar daek blue.sosai abin ya burge da yawa daga cikin abokan Shahid,yadda muka fito mutum biyu agabana biyu a baya ni kuma tsakiya Nusaiba da Xainab,suna riƙe da bayan riga ta wadda ke jan ƙasa. Sosai ya ke kallo na da mayun idanuwansa masu mugun tafiya dani,ganin hakan yasa na kallesa kallon cikin ido na hararesa murmushi ya yi min yana huromin iska,ni kuwa na saka hannuwa na biyu na kama iskar na saka dai dai zuciyata.tuni abokansa suka saka dariya ashe duk sunga abinda ke faruwa,kunya duk ta isheni shi kuwa ko ajikinsa. Anyi mana kyawawan hotuna masu matuƙar kyau ni ina kusa da Shahid ya saƙalo hannunsa ni kuma na riƙe nasa.sai Zainab dasu Amira suna kusa dani,shi kuma abokansa suna kusa dashi,sosai hotunan suka yi kyau,abokan Shahid sai tsiya suke masa wai ya yi musu wayo ya samo baƙar fara me kyau. Dai dai nan Yaya Bilal suka shigo da goron ɗaurin aure da su Baba usman,ganin hakan yasa Baba Usman ya ce su ƙarasa ayi hotunan dasu.Bilal kamar ya nitse a ƙasa saboda takaici da baƙin ciki,da farko ance ya zama waliyyi ya yarda,kuma yanzu ace wai za'a ɗauki hoto?tuni yaji zuciyara babu daɗi ya goge wata ƙwallar da ta taru a idonsa.hango khairat da Shahid suna ta dariyarsu abinsu,basu da wata damuwa ko kaɗan. haushi da kuma nadamar dawowarsa nigeria suka kasa hallaka sa.babu yadda ya iya haka ya shiga aka yi hoton dashi,da sauri ya yi hanyar ɓangarensu,sai gasu haidar sun taho sun ƙara cin kwalliyarsu da shadda ruwan ash irinta babansu. suka riƙe hannunsa irfan ya ce"dady jo muje ayi mana oto da mamanmu".ya faɗi hakan cikin shagwaɓa shi daman bai da magani ko kaɗan iri babanshi,wata irin harara na ɓallawa irfan na yi wuce wata sashenmu tunda su shahid sun tafi. Yana ganin na wuce sai gashi ya biyo ni ya ce"mamy don Allah kixo a ɗaukemu oto da dadynmu".?banza na yi masa kamar ban san me ya ke ce wa ba,sai kuwa ya fara kuka yana ce wa"momy me yasa bakya son dadynmu?nima idan baki sonshi nima bana sonki". Da sauri na kalli yaron na ce"get out of my room,mara kunyar banza irfan shekararka nawa yanzu just 3 years shine ka ke faɗamun haka?to ka daina sona ɗin mana".na faɗi hakan cikin fushi Duk Rashida najin abinda na ke faɗa ɗakin kowa ya yi shiru babu bakin magana. Rashida ta kamo hannunsa ta fito dashi waje,itama duk ranta a ɓace,nima suna fita na taso na koma ɗakin mama na faɗa kan gadonta na saki kuka,kamar ƙaramar yarinya sosai na ke kuka,mama ta shigo ta ce"subhanalillahi Khairat me ya faru kuma?wani abin ne ya faru?." Duk alokaci ɗaya ta yimin wannan tambayar,babu abinda ba ɓoyewa mama na abinda ya faru tsakanina da ɗana irfan.na ƙara da ce wa"mama wallahi Bilal ke zugamin yara,yanxu meye amfanin abinda yaron nan ya yimin kamar ba mahaifiyarsa ba?yanzu nan gaba yana son yara na suji tausayi na?".na faɗi hakan ina kuka. Sosai mama ke rarrashi na,ta haɗamin ruwa me ɗan ɗumi a banɗaki na shiga wanka ta ɗakkomin kayan da zan saka ina fitowa na shafe jiki na da mai lotion me ƙamshi da sanyin ƙamshi,banyi wata ƙwalliya ba na shafa hoda da ƙwalli da lipstick na zauna na yi ɗauri na me hawa-hawa,na yi kyau sosai atamfa ce amman super ƴar ubansu,ta ajin ƙarshs na yi kyau sosai,mama ta dinga yimin nasiha sannan na fito na shiga sashen babanmu. Anty halisa ina zuwa na tarar tazo ta ce"amaryar balarabe tunda nazo na ke ta jiranki amman shiru?ko dai angon ne ya ɓoye mana ke"?.ta faɗi hakan tana murmushi.na ce"wallahi kai na ke yimin ciwo amman yanzu da sauƙi." Sannu ta yimin anan take tsokanata wai na yi mugun kyau kamar wata acikin zarah.murmushi kawai na yi na zauna duk jikina ya yi sanyi saboda abinda irfan ya faɗa min. Sosai na ƙaru da nasihar da anty halisa ta yimin.tare da bani wasu sirrika na musamman,sannan ta bani dubu ɗari wai inji captain Ahmad,ita kuma ta kawomin wasu manyan followers masu shegen kyau.wanda kuɗinsu ya haura dubu hamsin ma da kuma wani flask ne gudu baƙwai me mugun kyau.abin dai gwanin sha'awa su Rashida dasu maryam ma kowanne ya kawomin gudun mawarsa dai dai gwargwado. Daman shahid yace su al'adarsu ba'a yi wa mace kayan ɗaki miji ke yi wa mace komai.babu yadda baba na baiyi ba akan akawo min kaya amman ya ce a'a su abin kunya ne ayiwa mace kayan ɗaki daga gidansu.don haka shi za yi ba komai. Amman nasai kayan kitchen masu natuƙar yawa.da kuma tsada abin dai sai wanda ya gani. Shahid da kansa yazo da yamma ɗaukar amaryarsa khairat.kamar su haidar sun sani suka maƙal ƙale ni.amman abinda ya bani mamaki kuma ya ƙonamin rai shine bai wuce yadda irfan ya yi banza dani ba.ƙarshe ma ya koma wajen mahaifinsa.na lura yaron yana masifar son mahaifinsa fiye dani.su kuwa sauran sunfi sona don duk inda na ke zaka gansu. Hajiya kaka ta shigo sashenmu da kanta tana sababi wai tun ɗazu ƴan kai amarya har sun fara ɗaukar mutane amman ni ban fito ba?samu na ta yi ina ta kuka kamar za'a kai ni gidan maƙiyi na. *Sirrinki*** 9)-KARIN GIRMAN NONO wasu matan wanda daga sunyi haifuwa daya zakaga nononsu ya zuba wannan yana saka me gida yayi miki kishiya Ki samu ,h/sauda,hulba,alkama,gyada,ridi, danyar shinkafa da busassen karas duk ki dakasu waje daya kina sha da madara peak Awa 2 kafin barci da kuma Awa 2 bayan barci… 10)-KAMMALA JININ HAILA KIDAWO DAI DAI Kisamu zuma da garin tagargade da almuskibayan kin gama wanakan tsarki saiki debo garin tagargajen ki dama acikin ruwa ki wanke gabanki dashi saiki dangwalo zuma ki rinka sakawa acikin farjinki sai ki bari idan dare yayi saiki dauko farin almuski ki kara shafawa acikin farjinki sannan ki jira dare yayi zakiga yanda mai gida zaiyi…SMILING  11)-BAKYA IYA GAMSARDA MIJINKI Kisamu furen tunfafiya da yayan zogale da gero ki dakasu lukui sannan kirinka sha dafresh madara daga ranar zaki fara gamsarda mijinki har sai ya gaji da kansa. 12-MATSI DA SANTSI Idan kinaso mijinki yarinka jinki cikakkiyar mace kisamu Lalle mai kyau ki kwabashi ki hada da zuma ki saka farjinki sai ki samuman zaitun da Baby oil ki dauko auduga ki rinka dangwalowa kina sakawa a farjinki wannan shine asalin matsi mai saka mai gida kyauta bayan haka sai kisamu kankana ki markadata ki hada da madara peak wannan shine zaki zama mai dadin jima i.. 13)-RAGE GIRMAN mama Samu Ganyen Lemon zaqi, Buhuru sudanyiya.Ki hada ki dakasu ki dinga shafawa a nonon zai Ragu amma ki rage shan madara Ki dinga soya hanta da kitsen akuya kina ci zasu ragu. 14)-SAURIN KAWOWA MANIYI Maza da dama suna bukatar jimawa awajen jima'i, amma hakan baya samuwa saboda daga sunfara jima'i, zasuyi relax to ka gwada wannan kasamu garin h/sauda cokali daya Sai kasamu kwai guda uku sannan ka hadasu ka soya kada ka bari ya soyu sosai insha allah za adace.. A RIKA MOTSA JIKI YAN'UWA ... 15)-ZAFI LOKACIN JIMA I Rashin ni'ima a farjin mace shiyake kawo mata jin zafi lokacin jima'i,shi kansa mijin zafi yakeji to ki gwada wannan kigani ki samuGero ki surfa ki hada da Mazar kwaila dakanunfari da man shanu ki saka ruwa ki dora akan wuta ya dafu sosai saiki tace ruwan kisha.,hm lallai ranar tun kafin dare zaki fara nason ruwa.. 16)-KI KARAWA KANKI DADI Kisamu dan bashana da gyadar mata dayayan kankana da farar biya rana da yayan zogale da mazar kwaila ki hadasu waje daya ki dakasu kirinka sha da madarar shanu zakiga yanda me gida zaiyi… 18)-SAURIN KWANCIYAR mama Kina budurwa kinaso kada nononki ya zube kafin aurenki ki daina saka damanmu kaya kokuma babu brz ko kirinka tsalle da sauransu kuma ki daina kwanciya rub da ciki ko kirinkadaga zani sama kina dannesu kuma rashinshan kayan marmari da rashin saka brz suma suna kawo saurin zubewar nonp 19)-YANDA ZAKI KARAWA KANKI hips Tabbas maza suna bukatar mace ne mai kugu saboda yana basu sha'awa musamman a wajen jima'i to amma ga yanda zakiyi kirinka shan kankana da salad (salak), kabeji sannan kirinka zama kusa da mijinki. 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:31] Miss Green🍀: 95. . . . . . .96 . . . .hajiya ta ce"ikon Allah yanzu in banda ma abinki ma meye na kuka yaron arziƙi.ga kuɗi,ga kyau,ga komai na jin daɗin rayuwa ai ni banga abin kukan ba?don haka tashi maza ki share hawayenki.babu abinda zai faru sai ikon Allah kinji".ta faɗi haka itama kamar itama za ta yi kukan. Ganin ina kuka yasa suma su iman fara kuka sosai rarrashin duniya amman suka ƙi yin shiru,tausayinsu ya kamani sosai na fashe da kuka sosai Hajiya kaka ta rungumemu mu duka muka fara kuka.da ƙer mama ta samu ta rarrasheni sannan mama da kanta ta gyaramin fuskata,ta riƙo hannuna aka yiwa su Haidar wayo aka fita dasu. Yana zaune a baysn mota,sai driver a gaban motar na shiga a hankali na zauna wasu hawaye masu zafi suka xubomin na saka hannuna zan goge,ban kula da wanda ke bayan motar ba kawai dai naga ya miƙomin handcachep ya ce"Hayatee bana son kukan nan fa,ni bana jin daɗin ganin hawayenki yana zuba."da kanshi ya gogemin hawayen cikin shauƙin do da ƙaunar juna. Ya riƙe hannuna ya janyoni zuwa ƙirjinsa sosai yana shafa baya na,ashe ba ni kaɗai ke kukan ba shima kukan ya ke,na kallesa na ce"Hubby me yasa ka ke kuka kuma?".murmushi ya yi sannan ya ce"kukan godiya ne ga ubangiji Hayatee,ban taɓa tunanin zanyi aure acikin wannan ƴan shekarun nawa ba,ayanzu ina da shekara 29 aduniya ban ma gama ƙarasawa ba,ban taɓa tunanin aure ba,sai dai ko da banyi niyyar auren ba ya zama dole inyi,kin san saboda me?". Da sauri na ɗaga kaina alamar ban san saboda me ba,sai ya yi murmushi sannan ya ce"hmm lokaci zaiyi zaki sani insha'Allah".ya riƙe hannuna har muka isa tamfatsetsen gidansu,wanda ya gaji da haɗuwa ginine plat amman me kyau sosai.ɓangare biyu ne agidan da nasa dana mahaifiyarsa. Shine ya fara fita ya buɗemin murfin motar,sannan yazo da kansa ya rungumoni ya fito dani,na rufe idanuwa na na tuno da wani abu da ya faru acikin rayuwata wanda ya shuɗe tuni,wato acen zamanin babansu haidar duk sanda zamu tafi unguwa bai taɓa bari na inyi tafiya da kai na ba ɗaukata ya ke kamar ƴar tsana. Na rintse idanuwa na gam,bana son tuno da duk wani abinda ya faru tsakanina da Bilal,abinda yafi shine in karɓi rayuwar da xan fuskanta anan gaba,don har ga Allah Shahid yafi ƙwantamin akan Bilal,don shi Bilal rayuwar aurensa dani sam ba abinda za'a dinga tunawa da ita bane,da farko na fuskanci ƙalubale a aurensa sai kuma na fuskanci abubuwa da yawa daga wajen kishiyata dama shi kansa mijin wanda alokacin baya ra'ayi na ko kaɗan. Maganar Ammi naji tana ce wa"Alhalan bikhi ya banat".anan kan haɗaɗɗiyar kujerar da ke sashen Ammin ya ajjeni,ya zauna kusa dani yana kallona sosai ya kamo hannuna ya riƙe,kunya ta isheni na saka gefen mayafina na rufe fuskata,Ammi na dariya ta ce"haba indai shahid ne ma har sai kin saba,don sam ɗana bai da kunya". Nan dai aka yi ta wasa da raha,nidai kaina yana ƙasa na kasa koda magana sai dai idan sunyi inyi murmushi kawai,amman zuciyata sam babu daɗi na rasa na meye?shin na rabuwa da yara na ne?ko na meye?tabbas nafi alaƙanta hakan akan rabuwa da yara na.ga abinda yafi tsayamin har na taho banga ko da ƙeyar Irfan ɗana ba,abin yaba kullemin kai da bani mamaki,yaro ɗan ƙarami har yasan abinda ke ɓoye?". Ammi har sashenmu ta rakamu tana riƙe da hannun ɗanta,na zauna abakim kyakykawan gadon na wa Ammi na riƙe da hannun ɗanta ta ce"to Shahid yau dai ka shiga rayuwar da baka taɓa shiga irinta ba,tun haihuwar har zuwa yanzu,nasihar da zan maka itace ka riƙe matarka hannu bibbiyu,ka kyautata mata kamar yadda zaka kyautatamin,yin hakan shine zai sa ka rabauta don Allah kada ka kasance me tauyewa mace haƙƙinta kaji". Murmushi kawai ya yi sannan ya riƙo hannun mahaifiyarsa ya ce"insha Allah Ammina zaki sameni amai kiyaye duk abinda ki ka faɗamin insha Allah Ammina".ya faɗi hakan yana rungume mahaifiyarsa.na lura tsakaninsu aƙwai soyayya sosai da kuma shaƙuwa,na lura su larabawa suna mayar da yaransu kamar abokansu. Bayan ta tafi ne ta aiko mana da wasu manya manyan farantai,waɗanda aka shaƙesu da kayan ciye-ciye irinsu kaysn marmari sai ɗawisu wacce aka banƙare ta,sai su shawarma irin ta larabawa. A hankali ya dinga ciyar dani yana yimin murmushinsa me tsayawa arai,na ɗanci kaɗan na ce na ƙoshi,murmushi kawai ya yi sannan ya fita da kayan ya dawo,ya umarceni da in tashi muyi alwala muyi sallah.a hankali na ce"bani da tsarki".na faɗi hakan cikin kunya ina me sunkuyar da kaina. Murmushi kawai ya yi sannan yaje ya ɗauro alwala yazo ya tayar da sallah,sai da ya yi karatun alqur'ani sosai sannan ya ɗaga hannunsa sama yana ƙwaranyo addu'o'i.nima na ɗaga hannuwa na ina taya shi. Sai sana ƙara yin wanka na saka rigar bacci,na gama saka kayan kenan sai gashi ya shigo ɗakin,na hangosa ta cikin madubi na sakar masa murmushi shima ya sakarmin yana sanye cikin wata lafiyayyiyar jallabiya wacce ta ƙara fitomai da ainihin kyaunsa,ya ƙaraso ta bayana ya rungumeni sannsn ya ce"haƙiƙa ina yi wa Allah godiya daya nuna min wannan rana me albarka.haƙiƙa inajin kaina kamar nafi kowani namiji sa'a arayuwata,haƙiƙa khairat samunki agun kowani namiji to ba ƙaramin alkhairi ne arayuwar ɗan adam ba.fata na Allah ubangiji ya bamu xaman lafiya". Murmushi na yi ina ce masa amin,ashe shahid dogo ne sosai,dana tsaya sai naga duka duka banfi rabinsa ba.kunya duk ta kamani tuni kafim inyi wani motsi ya sungumoni sai kan gado. ********* Washe gari. Ya rigani tashi ashe na yi bacci sosai na tashi ina kallon agogo ƙarfe kusan 9.da sauri na tashi na shigr banɗaki na yi wanka na fito,na zauna na mulke jikina da wani lotion me ƙamshi,ina buɗe sip ɗina naga wata doguwar riga ne mugun kyau,wacce ta gaji da haɗuwa green ce sai stones ɗinta fari ƙal me walƙiya. A hankali na saka rigar wacce ta ƙwantamin sosai ajikina,ta bayana na hango shahid shima cikin shadda dark green,wacce ta ƙwanta masa sosai ya matso inda na ke ya ce"wow amaryar Shahid gaskiya kinyi kyau". Murmushi kawai na yi ya ɗakko wata sarƙa me matuƙar kyau ina kallonsa ta cikin madubi ya juyo dani ya ce"ina ƙara jaddada godiyata ga Allah mahalicci na wanda ya tsara wannsn kyakkyawar surar ne matuƙar tsari da kyau." Murmushi kawai na yi masa ya fita me kwalliya tazo ta tsaramin kwalliya sosai na fito na yi rass dani gwanin sha'awa,aka sakamin wani ɗan abu kaina kamar sarauniya aka dunƙulemin gashi na atsakiya kamar doughnut.na yi kyau sosai kamar ka ɗaukeni.sannan aka ɗauramin net kalar ruwan toka wanda ya ƙwanta sosai akai na. Ni da kaina nasan na yi matuƙar yin kyau sai walƙiya na ke. Babban farlon namu cike ya ke da mutane harda mutanen gidanmu,na hango su haidar anyi musu ƙwalliya da ƙananan kaya ja da kuma ratsin fari sai suka yi kyau sosai,amman sai ban hango Irfan ba,tsoro ya kamani tuni naji jikina duk babu ƙwari. *Sirinki** GYARAN FARATAN KAFA DA HANNU Farce yana da amfani kwarai da gaske ta fuskar ginuwar jiki. Sai dai hakan ba zai samu ba sai idan har mun ba su kulawa ta musamman. Lafiyayyu kuma kyawawan farata su ne wadanda suke sumul-sumul babu wata gargada ko karkacewa a jikinsu. Za ki samu cewa gaba dayansu sun zama launi guda  ba tare da wani dameji na rauni ko tabo a kai ba. Ga wadansu hanyoyi da muke ganin matukar  za mu kula da bin su daki-daki,  to za mu  samu biyan bukata na  mallakar kyawawa kuma lafiyayyun farata:- YANKE FARCE YANA DAGA CIKIN TSAFTA YAN'UWA   MATAKAI: • 1)- Ki kula da farcenki ta hanyar zuwa salun akai-akai.   •2)- Ki guji tara farce ya yi tsayi mai yawan gaske, wato  akwai bukatar su zama a yanke a koyaushe. •3)- Ki guji cire farce da hakori. Ko da ya zama cewa wani abu ya taba farcenki ya yi irin dagowar nan, kada ki sa hakori ki cizge shi, domin hakan zai sa ya  fita ba bisa ka’aida ba ta yadda har zai sa a tsarin farcen ya zama wani iri daban. Wato sai ki ga wani bangaren na farcen ya fi wani tsawo. A maimakon haka ki sami reza ko kuma abin yankan farce da ake kira da nail cutter ki  yanke farcen da shi. •4)- Kada ki bari farcenki ya zama a jike koda yaushe, domin hakan zai sa ya rika kakkaryewa tun  kafin ma ki kai ga yankewa. Idan ya zama za ki yi aiki da ruwa, yana da kyau ki sami irin safar hannun nan ki sa, don ta kare miki faratanki daga lalacewa. •5)- Kada ki yi amfani da alkamashi wajen yanke farcenki, ko da farcen ya kasance mai rauni ne, balle kuma ga wanda ba shi da wata matsala. •6)- Bayan kin kammala da yanke faratanki za ki iya samun man farce ki shafe su da shi, wanda hakan shi zai sanya faratanki su rika walkiya da sheki, ba lallai sai kin sanya jan farce ba. Idan har ke mai sha’awar tara farce ce to ki tabbata cewa kina kula da su ta hanyar fitar da duk wata dauda da ke shiga cikinsu ta zauna. Idan kika kula barin dauda ta zauna cikin farce ba shi da kyawun gani a ido ma, ballantana ga lafiyar jiki. 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:31] Miss Green🍀: 97. . . . . . 98 . . . .da sauri na ƙarasa wajensu haidar cikin tsoro na kalli Ahmad wanda shima ni ya ke kallo yaron yana masifar sona akaf cikinsu.na kallesa na ce"arman ina ɗan uwanku"?.rau rau ya yi da ido kamar zai yi kuka ya ce"mamy wai ya ce ba jai jo ba.wai tunda bakyason dadynmu". Sosai na waro ido waje abin irfan yanxu mamaki ya ke bani,wato shi yafi son babanshi ko?abin ya tsayamin arai na gashi duk wajen da mutane,shahid ma yaji komai amman da ya ke shi mutum ne me haƙuri sai ya ce"Arman kada ka damu kaji Irfan zai xo shima zanxo in ɗaukesa".ya faɗi hakan yana mimmiƙa musu sweet da ya ke sun sanshi sai suka bishi suna ta bashi labarin dadynsu kaza da kaza. Abin ya tsayamin araina wato shi Bilal har yanzu ba zai daina son kansa ba ko?duk ya koyawa ƴaƴansa hali irin nashi,na ƙullatar mutum,na goge hawaye na waɗanda har sun fara zubowa.Anty halisa wacce tazo yanzu taji abinda ya faru ta dafa kafaɗa ta ta ce"don Allah khairat ki zama me dauriya mana.kome aka yi sai ki hau kuka?ai wataran ma sai ka nemi hawayen karasa ko?". Handcachep ta miƙomin wai in goge hawaye na,na saka na goge a hankali,na ɗaga idanuwa na kai tsaye suka sauka akan shahid wanda duk mode ɗinsa ya canja ganin halin dana ke ciki,ɗaga min gira ya yi yana murmushi nima murmushin na mayar masa. Anci ansha sosai walima ta yi daɗi sai dai fatan samun zaman lafiya.Maryam ce babu lafiya tana ta amai Shahid ya ce bari ya kira likita ya duba ta.gwajin farko ya tabbatar Maryam na da ciki har na tsahon wata uku.sosai wajen ya ruɗe da murna Allah kenan yau shekara uku kenan da aurenta har da ɗoriya.don tare aka yi mana auren farko. Sosai yaya Aliyu ke murna kamar zai komar da maryam ɗin cikinsa.Anty khadija ma yanzu cikinne da ita yaranta biyu yanzu da cikin na uku,bata san Maryam nada ciki ba,don sosai takewa maryam gori wai Aliyu ya auro juya shekara uku ko ɓatan wata,sai gashi yanzu Allah ya kawo lokacin wanda ita da kanta bata san ma tana da cikin ba. Kafin yamma kowa ya watse daga ni sai Anty Halisa sai maryam wacce ke ɗan hutawa kafin su tafi,sai ƴar uwar Ammi wacce da kaɗan ta fimu ƴar yayar ammin ce. Anty Halisa ta sakani agaba sai da na sake wanka,da ya ke har wankan tsarki zanyo tare da wasu sirrika waɗanda na har haɗa kuma ya kamata duk wata mace wacce ta gama al'ada ta yi sa. Ki dinga tsarki da ganyen magarya da kaninfari baysn gama al'ada yin hakan yana sakawa ki koma dai dai bayan gama haila,sannan ki samu misk ɗan asali da audiga ƴar kaɗan kina goge duk inda jinin ya taɓa.wannan yana ƙarawa mace kima sosai awajrn mijinta.kuma wannan ba sai matar aure ba hatta bazawara ko budurwa za ta iya yinsa. Zuwa dare kowa ya watse daga ni sai halina na kimtsa cikin doguwar rigar bacci wacce ta amsa sunanta na taje gashi na wanda yasha gyara da mai na gashi masu daɗin ƙamshi,da sanyaya zuciya. Fara ce ƙal rigar wacce ya ƙwantamin sosai kamar daman anyi tane saboda ni,na sanya hijabina na tada sallar magrib na ɗaga hannaye na sama ina godewa Allah da wannan ni'imar da ya yimin.na aurar salihin bawa irin Shahid na roƙi Allah ya rayamin yara na da al'ummar musulmi baki ɗaya,Allah kuma ya dawo da hankalin ɗana kai na don abin ya razanani sosai a ƙananan shekaru irin na Irfan wai har yasan ya ƙullace ni.na shafa addu'ar sai naji shahid ya ce"Amin". Da sauri na juyo ina kallonsa,yana sanye cikin pakistan irin wanda ƴan idia ke sakawa irin fari ƙal ɗinnan ya yi kyau sosai.na shagala a kallonsa sai kawai naji ya janyoni baki ɗaya na.ya ce"ni dai adaina kallona haka ƴan mata".ya faɗi hakan cikin salon yaudarata. Wani yarrr naji tun daga ƙafata har ƙwaƙwalwata na ce"ni ba kallon ka na ke ba.to ma da wani idon kasan ina kallonka"?.sosai na burgesa yadda na yi maganar cikin yana yi shagwaɓa ya lakato gefen kumatu na ya ce"Hayatee yaya ki keji da ki ka ganmu a matsayin mata da miji"?. Harararsa na yi nima cikin tsoka na ce"ni babu komai".ƙara janyo ni ya yi har muna jin numfashin juna daga nan fa salon ya canja. Sam Shahid bai da takura kuma yana da matuƙar haƙuri da bi da mace yadda ya kamata.bai matsamin akan komai sai abinda na ce,sosai muka raya darenmu cikin so da ƙaunar junanmu.kuma gaskiya jarumi ne sosai don ba ƙaramin gajiya na yi ba,shi kuwa har kuka ya yi saboda wani irin mugun daɗin dana jiyar dashi. Sai sakamin albarka ya ke,yana ganin babbar wautar da Bilal ya yi na saki na,don shi gani ya ke babbar wauta ce a saki mata iri na don na haɗu ta ko'ina,sosai Shahid ya mori kayarsa,nima sosai naji daɗin kasancewa dashi,don bashi da takura kamar yaya Bilal,shi shahid dai dai buƙata ne gashi da tausayi sai lallaɓani ya ke yana bani haƙuri kamar ya yimin laifi.ni abin nashi ma dariya ya bani. Rayuwa da shahid ya nunamin menene daɗin aure,menene shi kansa auren,ashe daman haka aure ya ke da daɗi?ashe ni da acen baya ba aure na yi ba?haƙiƙa sai yanzu shahid ya lasamin zumar aure.bani da matsalar komai agidansa don Ammi ma mutuniyar kirki ce babu ruwanta ko kaɗan. Na zaɓi in dinga yiwa miji na girki tare da gyara masa ɗakinsa,don ko ina na gidan ma'aikata na shiga su gyara ammanfa nan na yi musu iyaka ciki kuwa har da ɗakina. Na yi wani irin mugun kyau da fari,ashe dai nima farar ce ba baƙa ba?to me ya hanani yin fari dacen ɗin?".sosai na ke tambayar kai na musamman ma yanzu yadda na yi wata iriyar ƙiba musamman ma hips ɗina kamar an bubbuɗa ni. Ranar daren farko na Shahid ya yimin kyautar danƙareriyar mota,da kuɗi wanda kawai sai jin alert na yi,na duba na zaro ido alokacin shi kuma yana wajen amminsa na murza idona sannan na duba wani saƙo da ya turomin. "Hayatee dafatan kin tashi lafiya kada kiga ban tsaya awajenki ba.Ammi ce babu lafiya tun jiya da daddare.ilove u too my wife". Shafa saƙon na yi ina jin mugun ƙara son shahid har rai na. Na tashi kenan xan shiga banɗaki ya turo ƙofa ya shigo gabana ya yi mugun faɗuwa.tuno abinda ya faru na sunkuyar da kaina kunya ta isheni.ya ce"ayya meye kuma na kunya?munfa zama ɗaya kenan komai nawa ya zama naki.kin zama ni na zama ke don haka ni gaskiya bana son kunyar nan tana cutar dani. Ya faɗi hakan yana sungumata sai banɗaki,duk yadda naso wajen hanasa amman bai haƙura ba da kanshi ya ɗakkomin kayan dazan sanya wata doguwar rigace ta atamfa wacce ta yi matuƙar yimin kyau sosai. Da ya ke shahid na mugun son atamfa sosai,atare muka tafi dashi wajen Ammi ta rungumoni ina yi mata ya jiki ta ce"kai son yanzu sai da ka gaya mata?"ta faɗi hakan tana harararsa. Sosai rayuwarsu tak burgeni don su basa ɗaukar rayuwa da zafi gashi dai suna da kuɗin amman kuma babu ruwansu da wani saka ido ko wani abu. Ana cikin wannan ɗan yanayin ne na fara laulayi sosai,wannan karan tun watan farko ya nuna kansa,don ba kaɗan na sha wahala ba duk na yi sanyi babu yadda baiyi da muje asibiti ba naƙi,daya gaji ya kiramin likitansu yazo har gida. Likitan yana murmushi ya ce"congrat matarka nada ciki amman ƙarami ne sosai,sai kuma an kula da ita don ulcer nason kamata saboda bata cin abinci." Ya rubuta magunguna yana tafiya ya ɗagani sai yawo ya ke dani yana murna,ni ma sosai naji daɗin hakan don gaskiya inason in haihu musamman dana daɗe ban haihu ɗin ba.Ammi har kyauta ta yimin na gwal shi kuwa gogan wai har ya fara yi wa ɗansa tanadin wani campaninsa wanda ya keji dashi a ƙasar dubai.ni mamaki ma suka dinga bani kamar basu taɓa ganin haihu ba.? ********* Rayuwa kenan alhaji damas har gidan yari yasa akaje aka fito da Jidda sai dai daga baya akaji labari mara daɗi ya kashe ta har lahira,saboda kada ta tona masa asiri. *Miss green ce* [23/09, 16:31] Miss Green🍀: *🏮ABIN CIKIN ƘWAI🏮* littafi na 3 *by✍🏿* Ummu maher(miss green)🍀 Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *SIRRINKI👂🏻* 1 *Yadda ake maganin ƙurajen fuska.* Daga ummu maher Asamu garin alim da ma'ul wardi cokali biyu a haɗa arinƙa gogawa a fuska abarshi ya kai minti 15. 2 ko kuma a samu zuma da lemon tsami a dinga shafawa idan mutum zan ƙwanta bacci idan ya tashi ya wanke. by ummu maher 99. . . . . . .100 . . . .sosai abin ya ɗagawa mutane hankali ba iya su Bilal da captain ba,Bilal da captain suna cikin motar Bilal ɗin ya nisa cikin tunani ya jiyo captain na ce wa"kai Bilal nifa abin Damas yanzu mamaki ya ke bani,tun bayan daya gudu ƙasar waje bamu sake jin ɗuriyarsa ba,ya yi tafiyarsa abinsa ya koma cen yana cigaba da harkokinsa na masha'a da lalata yaran mutane ashe abin yana nan aransa shine ya dawo ya kashe jidda?gaskiya Damas shu'umine ba nawa sa ba." Ya faɗi hakan yana girgiza kansa,Bilal ya ce"captain ita rayuwar nan cike take da darasi sosai,duk wanda kuma ya yi me kyau zai ga me kyau,ni dai yanzu kaga Jidda ita ce ta yi sanadin rabani da khairat,rabuwa ta har abada wallahi captain zuciyata gab take da bugawa,ina ji ina gani khairat ta yi aurenta,ko kallon arziƙi bai haɗani da ita idan ta ganni ma captain yadda kasan taga wani dodo,Allah kamarin khairat har mamaki ya ke bani" Ɗan murmushi captain ya yi sannan ya ce"Tabbas Bilal nima da kaina na yadda rayuwa cike take da ƙalubale,Bilal aƙwai wani laifi wanda ka yi wa khairat wanda aduk sanda ta ganka sai taji bata son ko haɗa ido da kai saboda girman laifin da ka yi mata. Na farko shine ka zargeta da laifin da ba ita ce ta aikata sa ba,na biyu kuma shine rashin binciken da baka yiba alokacin da abin ya faru,wanda Darasin daya kamata ka fuskanta anan shine shi saurin fushi yana haifar da dana sani,don haka shiyasa ya ke da kyau duk abinda zamuyi mu dinga bincike kafin mu aikata,koma koda mutum yana cikin fushi bai kamats ace ya saki matarsa har saki uku ba,ai addini bai ce haka ba Bilal." Idanuwan Bilal sunyi jawur ya juyo ya ce"Hmm captain baza ka gane abinda naji alokacin ba,duk abinda zan ƙwatanta maka dashi to tabbas ya wuce hakan,ina da matsanancin kishi sosai,musamman ma akan khairat,yarinyar da tun tana cikin mahaifiyarta na ke azabar sonta,amman dubi abinda khairat ta yimin yanzu". Yana faɗar hakan ya dafe sai tin zuciyarsa ya ce"captain ina jin wani abu acan cikin zuciyata yana yimin yawo,tabbas zuciyata saura kaɗan ta buga,captain ka kaini gida yanzu bazan iya zuwa ba".ya faɗi hakan yana dafe saitin zuciyarsa wanda ya kejinsa kamar zai fito waje,ga wani irin zafi da ya keji acan cikin zuciyar tashi. Sosai Captain ya tsorata ya koma mazaunin Bilal ɗin ya tuƙa motar cikin gaggawa,asibiti ya kaisa don a halin daya ga Bilal bazai iya kaisa gida ba,shima captain ɗin hawaye ne ke fitowa daga cikin idanuwansa,yana riƙe da hannun Bilal ɗin guda ɗaya,Allah ne dai ya kawosu asibiti lafiya. Likitocin suka amshesa suma duk hankalinsu a tashe don tuni har ya sume ma,aka shiga dashi emargency.Captain sai hawaye ya ke da sauri ya kira wayar Alhaji Abdullahi mahaifin Aliyu,ya sanar masa duk abinda ke faruwa shima hankalinsa ya tashi sosai,tuni ya sanarwa da ƴan uwansa suka taho tare,amman ba'a gayawa Hajiya kaka ba,harma da mahaifiyar Bilal ɗin bata sani ba. Sosai hankalinsu ya tashi da jin abibda likita ya faɗa,cewar jininsa ya yi mugun hawa wanda idan ba'a basa abinda ya keso ba komai zai i'ya faruwa,sosai hankalinsu ya tashi to me Bilal ɗin ya keso wanda ba'a yi masa ɗin ba?suka zauna jigum jigum.Baba Usman ya ce"to yaya ko kasan abinda ke damunsa ne?wanda mu bamu sani ba?". Kaɗa kai Alhaji Abdullahi ya yi sannan ya ce"wallahi Usman ni kai na bazance maka ga abinda ke damun Bilal ba,amman ni dai naga yanzu idan ya dawo sai kaga duk ya rame,ko alokacin ma na tambayesa ko ba shida lafiya ne?amman sai ya ce min babu komai.kasan shi Bilal ba mutum ne me magana ba,ga miskilanci shiyasa ni ban gane konai ba". Ko da suka ga rashin faɗan rashin lafiyar Bilal zai iya janyo wata matsalar sai suka yanke shawarar kawai gwara su faɗa agida,don haryanxu bai farka ba,wai numfashinsa ne bai koma normal ba. Sosai gidan kowa ya ruɗe da rashin lafiyar Bilal,sai gasu sun cika asibiti kowa hankalinsa atashe Hajiya kaka sai kuka take tana ce wa"Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu Bilal sai da ka saka wannan damuwar aranka?yanzu gashi nan har ta kaika ga ƙwanciya a asibiti"?. Baba na ya ce"a'ah umma daman kinsan abinda ke damunsa"?.da sauri ta ce eh ƙwarai nasan abinda ke damunsa saboda ɗiyar wajenka khairat shiyasa duk hakan ta faru,to wallahi tallahi ka faɗawa ƴarka ta fitar min har jika na,tun kafin ranta ya yi masifar ɓaci". Da sauri baba na ya ce"a'ah Umma kin kullemin kai baki ɗaya?don Allah ki faɗamin wata ɗiya ta ce"?.da sauri ta kallesa sannan ta wurga masa harara ta ce"ban sani ba khairat ƴar wajenka ita na ke nufi,rannan da ta zo da mijinta tana da ciki ya riƙe mata jaka,kamar akanta aka fara ciki shine taga ɗan wajenta Audu Irfan kenan shine ta-yi ta-yi yazo wajenta ya ƙi zuwa,to shine fa daya ƙi zuwa ta ce wai ubansu ne ya zugasa,shine yaje ya gayawa uban nasa yazo,wallahi yarinyar nan khairat babu ko kunyar ƴan uwantaka ta buɗe bakinta ta zagesa tsaf zagi na rashin mutunci.har da ce wa wai ta tsanesa tsana mafi muni.to sai me don ta tsanesa ai muma muna sonsa don haka taje ta ƙarata.tabar ganin mijinta na bani kuɗi to duk ta banzar don ni a'i jika na yafi min wannan farar fatar wacce ke ruɗar ƴarka". Sosai abin ya yi wa kowa ciwo akan abinda khairat ta yi wa Bilal,Rashida taji nan da nan khairat ta sare mata akai,don ita tun kan yadda take zaginsu irfan ta fake da zaginsu alhali kuma Bilal ɗin take zagi sai taji duk ta sare mata aranta. Mamana da ke wajen ta sumkuyar da kanta don har zuciyarta ba taji daɗin abinda khairat ɗin ta yi wa Bilal ba,don ko babu komai ai ɗan uwanta ne uban ƴaƴanta,da ya ke ranar da khairat ɗin tazo ranar bikin ƴar gidan Baba Hamza ne kuma an tafi dinner shiyasa ba kowa ne ya san zancen ba,Sai Hajiya kaka uwar ƴan kunne duk da ta tsufa tsam kunnenta na nan daram don ko gulmarta ka yi to babu abinda baza taji ba. Babu wanda ya kirani ya ce Bilal bai da lafiya hatta mama na bata faɗamin ba,kullum dai idan na buga mata waya zance ta bani su Haidar muyi waya amman irfan sam bai ko kallon inda wayar take,idan ma aka ce masa mamansa ta bugo sai ya ce waishi ba mamansa ba ce. Ranar dana ji hakan da kunnena ranar na yi kuka sosai,tambayar duniya Shahid ya tambayeni abinda ke faruwa na ce masa babu komai.haka dai ya sakani agaba har na samu naci abinci.sosai Shahid ke kula dani babu abinda na nema na rasa na rayuwa,ko tagumi idan shahid yaga na yi to hankalinsa yanzu zai tashi. Ammi mahaifiyarsa yanzu ita ke yini a sashe na,saboda taga duk yanda na rame naƙi sakin jiki na kamar da,shima Shahid ɗin yanzu idan ya tafi aiki mai makon da baya dawowa sai maghrib amman yanzu la'asar na yi zai dawo. Jikin Bilal ya yi sauƙi yanzu,sai dai kowa ya kallesa yasan yana cikin wani hali,ga yaransa wanda yanzu sun koyi wata ƙiwa indai ba shiba basu fiya yadda da kowa ba.hatta abin yanzu yana san ya shafi aikinsa.don daga wajen aikin ma sun aiko masa da saƙo akan yana wasa da aikinsa,uzuri ya bayar akan ce wa bai da lafiya.ai kuwa ba tare da ya watstsake ba ya koma bakin aikinsa. Sai dai fa ƙwana biyu da komawar tasa jikinsa ya ƙara dawowa,yana daurewa don bai san kowa yasan halin da ya ke ciki,ga ciwo na nuƙurƙusarsa amman yana daurewa. ********* ayanzu mun gama makaranta wacce muka yi shekara fin biyar muna yi,don kowa yasan aikin Lauya yadda ya ke aƙwai cinye shekaru.ya yi dai dai da kasancewa ta shekara ishirin da huɗu a duniya.abin kuɗi sai gashi shahid ya fara cuku cukun nemomin aiki,Allah ya taimake ni aka ɗaukeni a babbar kotu amman bazan fara aiki ba har sai na haihu. Tun safe ciwo ke nuƙur ƙusa ta amman naƙi in bar kowa ya gane halin da na ke ciki,har dai Ammi ta gano ai kuwa sai ga ciwo daga kaɗan ya zama babba,muka garzaya asibiti,A ruɗe Shahid ya taho asibitin hankalinsa tashe. Dai dai wannan lokacinne kuma aka kawo Bilal shima ranga-ranga babu lafiya,kowa hankalinsa atashe sai kuka ake. 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 [23/09, 16:31] Miss Green🍀: 1001. . . .1002 tashin hankali sai ya zama guda biyu don nima wannan haihuwar har tafi tasu Ƴan huƊu,don har an fara fitar da rai dani,shi kuwa shahid nema ya ke ya fita daga cikin hayyacinsa,ba don ma ammi ba da ba'asan abinda zai faru ba,har an fara haƊa kayan aiki na sunkutu Ƴa ta mace kyakkyawa me tsananin kama da mahaifinta,kyakkyawa ce sosai har tafi mahaifinta ma kyau. hajiya kaka ma tazo ta yimin barka sai dai fuskarta atamke tsaf,haka ma duk wanda zai zo duba ni sai inga fuskarsa a haƊe sosai na rasa gane kan kowa,kai hatta yaya Aliyu dasu mamana kowa sai inga fuskarsa tamau,abin ya dameni sosai,na rasa wanda zan tambaya gashi nima ban gama warwarewa ba don nasha wuya sosai. Shahid ne ya shigo shima duk jikinsa ya yi sanyi,yana shigowa ya kalleni sannan ya ce"khairat ya jikin"?.sosai maganarsa ta girgizani don bai taƁa kirana da khairat ba sai dai hayatee,na kallesa sosai Na ce"hubby yau kuma sunana ka ke faƊa"?.na faƊi hakan ina me kallonsa kamar ya yimin laifi. sunkuyar da kansa ya yi ya Ƙaraso inda jaririyar take ya saka hannu ya Ɗauketa ya rungume ta a Ƙirjinsa hawaye masu zafi suka zubo masa a kuncinsa,a zuciyarsa ya ce Allah sarko Ƴata ashe bazan rayu da mahaifiyarki ba?ashe bazanyi rayuwa da ita me tsayi ba?yanzu me na aikata haka?shin nima ina tunanin zan iya wani auren idan na rabu da khairat?shin ya rayuwar Ƴarsa yaya za ta kasance alhali babu me kula da ita sai mahaifiyarsa zai Ɗorawa wahala. jin kukan da khairat ta fashe dashi ne ya saka ya juyo da sauri ya ce"khairat lafiya ki ke kuka me aka yi miki?".ya faƊi hakan yana matsowa har ya riƘe hannuna wanda na Ɗora aka ina gunxuma ihu kamar wani ya dake ni. da sauri na yar da hannunsa gefe na ce"haba na gaji wallahi,yaya kuke so inyi ne?kO cikakkiyar awa Ɗaya banyi da haihuwa ba,amman kowa ya shigo sai inga duk hankalinsa atashe kuma ya Ɗauremin fuska?Haba wannan wani irin rashin tausayi ne?ku faƊamin mana idan wani abune ya faru?" da sauri ya koma gefe ya ce"khairat babu komai fa haka dai ke ki ka gani,amman babu komai bari inje wajen Ammi sai mu taho tare taje duba wanine ba shida lafiya".yana faƊar hakan ya fita da mugun saurinsa,tuni naji zuciyata ta tsinke na shiga wani irin kuka wanda na kasa gane kansa,na kalli Ƴata wacce kebta shan hannu alamar tana neman abincinta,da ta gaji da shan hannun sai ta fara kuka sosai,nima uwarta ta kuka nake sosai kamar wacce aka aiko mata iyayenta sun mutu duka. ana cikin wannan halin ne anty hakisa tazo,da sauri ta Ƙaraso cikin Ɗakin tana ce wa"subhanalillahi khairat me ya faru haka?ga yarinya na ta kuka alamar tana neman mama kuka kinƘi bata?".ta saka hannunta cikin gadon babyn ta Ɗakko ta tana Ɗan girgiza ta,ta zauna ta ajjemin ita akan cinya ta tace"khairat yi haƙuri ku bata tasha kinji?koma menene ya faru bai kamata ki yiwa Ƴarki ta cikinki haka ba,ki bata tasha sannan sai muyi magana". Sai shashsheƘar kuka ba ke harda majina ta kalleni kawai,tana jin tausayina har cikin ranta,a hankali na ke shayar da ita jaririyar ta riƘe babban Ɗan yatsana tana kuma kallon cikin idona sosai,ina kallon yarinyar sai naji zuciyata ta fara sanyi tabbas ƳaƳa rahama ne arayuwa,Allah ubangiji ya bawa duk wanda basu haihu ba,ya basu masu albarka wanda za'ayi alfahari dasu aduniya da lahira. sai da tasha ta Ƙoshi sosai sannan anty halisa ta amsheta ta sakata a kafaƊarta har ta yi gyatsa,sannan ta kalleni sosai ta fara yimin nasiha sannan ta ce"khairat yanzu fa daga dubo baban Ƴan huƊu na ke".da sauri na kalleta sannan na ce"me ya same shi kuma?daman ba shida lafiya ne?". Na faƊi hakan zuciyata na bugawa sosai,ganin na shiga wani hali ne yasa ta gane ce wa ban san ba shida lafiya ba ta ce"khairat come down,kinga yanzu kin haihu fa kina buƘatar ki samu kulawa sosai don haka kada ki Ɗaga hankalinki don Allah ciwon fa yanzu da sauƘi". da sauri na miƘe na ce"haba anty halisa ni fa ba yarinya bace kamar da,kowa fa ya shigo fuskarsa babu daƊi,ni nasan aƘwai abinda ake Ɓoyemin."Na faƊi hakan cikin kuka na tashi tsaye ina jin wani irin jiri yana Ɗiba ta,ga uwar yunwa da na keji wacce ta gama cika min ciki na ce"anty halisa don Allah zo muje ki nunamin Ɗakin da aka Ƙwantar dashi"?. da sauri ta ce"a'ah fa khairat bazan iya rakaki ba gaskiya,kinga ba kida lafiya kuma bayan haka mijinki ma fa yana cen yanzu na baro sa acen,kinga ai babu daƊi ki dai bari ki samu lafiya sai kije".da sauri na Ƙarasa kusa da ita ina kuka na ce"don Allah anty halisa ki rakani in duba sa,zuciyata ji na ke tamkar zata fito don Allah". sosai take kallona cikin mamaki,wato khairat micijin sari ka noƘe ce,wato duk tsanar da take ce wa ta yiwa yaya Bilal ashe duk Ƙarya ne?to idan ba Ƙarya ba me yasa ta damu don ba shida lafiya?. ganin khairat Ɗin ta dage ne yasa ta ce"to khairat muje".ta Ɗakko min jaririyar muka fito,ina dafe bango ina tafiya jirin yana Ɗiba na amman a haka har muka isa Ɗakin,duk naji jikina ya Ƙara yin sanyi sosai. da mutane sosai a Ɗakin duk suka zubomin ido mamaki Ƙwance kan fuskarsu har da shahid a Ɗakin,da ammi mahaifiyarsa da kuma mama har dasu yaya Aliyu,ga hajiya kaka a gefe su Rashida,sai maryam wacce bata fi wata biyu da haihuwa ba,ta haifi Ɗanta na miji,me sunan yaya Bilal. saurin dafe jikin bango na yi ina waro ido waje,ganin yaya Bilal Ƙwance kamar matacce an saka mishi abin shan numfashi ya yi wani irin fari fauu ga kuma ramar da ya yi,an saka masa kaya ruwan skye blue irin na marasa lafiya. wani irin kuka na fashe dashi tuni na tsugunna Ƙasa da rarrafe na Ƙarasa bakin gadon,saboda Ƙafufuwa baza su iya kaini wajensa ba,na ce"Yaya Bilal anya kuwa kai ne?me ya faru da kai?wani irin ciwo ne wannan?".duk ni kaƊai ke sambatu na kamar mahaukaciya sabon kamu,babu wanda ya cemin Ƙala,sai ma harara da wasu ke bina dashi. ban ma san na riƘe hannunsa ba sai yanzu na Ƙara ƘamƘame hannunsa na ce"don Allah yaya Bilal ka tashi,idan ka mutu nima tabbas zan iya mutuwa,da kai na saba yaya Bilal tun ina Ƙarama ta ka nuna min so,ka nunamin Ƙauna,haƘiƘa banyi maka adalci ba". Da sauri shahid ya tashi ya fita waje,duk zuciyarsa babu daƊi wani irin kishi yaji ya turniƘe masa Ƙirjinsa,ya zauna kan wani benci ya saki kuka kamar Ƙaramin yaro,mutane sai wuce wa suke suna kallonsa yana son khairat da duka zuciyarsa yana jin ciwon rabuwa da ita,amman ya zama dole ya yi hakan don ayanzu ya gano ce wa ba Ƙaramin so khairat ke yi wa tsohon mijinta ba. Yana zama ammi ta biyo bayansa don ganin halin da Ɗanta ke ciki,itama duk zuciyarta babu daƊi ko kaƊan,ta ce"shahid ka yi haƘuri ka ka baiwa Allah lamarinsa,sam banji daƊin hukuncin daka Ɗauka akan aurenka da khairat ba,ka sani shi Allah yana tsara lamarinsa yadda yaso,khairat suruka ce ta gari a azamana da ita dana yi,bata taƁa yimin wani abu da raina zai Ɓaci ba,kullum ƘoƘarinta shine ya za'ayi ta kyautatamin,don haka ni sam banji daƊin wannan abinda ka aikata ba." Murmushi shahid ya yi wanda masu iya magana suka ce yafi kuka ciwo ya ce"Ammi ki daina magana ki yi shiru,saboda ni kaƊai nasan halin da nake ciki xuciyata tana yimin zafi sosai akan wannan sakin da na yi wa khairat,wanda ita kanta bata san na yi mata ba,ammi jiya fa dana shiga wannan bawan Allahn kiran sunan khairat kawai ya ke,sannan ciwon zuciya ya kamasa saboda Ƙaunar khairat da ya ke yi,Ammi ina da imani ina kuma da tausayi bazanso nima ayimin hakan ba,ni nasan nima zan iya shiga wannan halin akan Ƙaunar khairat,amman babu komai zan karƁi Ƙaddarata insha'Allah". ya rungume mahaifiyarsa yana kuka me tsuma zuciyar me sauraro,shahid kiran sunan Allah kawai ya ke yi,halisa ta fito daga cikin Ɗakin da jaririyar a hannunta ta tsaya a tsaye tana kallon shahid wanda ke Ƙwance kan cinyar mahaifiyarsa yana kuka kamar Ƙaramin yaro. sosai ya bata tausayi ta matso a hankali inda suke ta fara magana cikin harshen turanci ta ce"shahid ka yi haƘuri ka fauwalawa Allah komai,amman banji daƊin sakin da ka yiwa matarka khairat ba,don ba'a wasa da aure". a hankali shahid ya tashi daga kan cinyar ammi ya ƙarasa wajen halisa ya amshi ƴarsa.wacce ke ta baccinta hankali ƙwance.me kama dashi sosai ya zauna yana kallon ƴarsa cike da so da ƙaunarta.sai yanzu ma ya tuno bai yi mata huɗu ba ba.wasu hawaye suka zubo masa ya share su tuno da halin da yarinyar zata kasance na rashin mahaifiya akusa da ita.shi da yarasa mahaifinsa ma ya damu sosai balle kuma mahaifiya.gashi nigeria ba wajen zaman bane dole zai koma masar.ko england tunda dai shi ɗan asalin ƙasar england ɗin ne. yana gama raɗa mata sunan Ammi ta amshe ta.tana manna mata kiss a goshinta na jin daɗin ganin jikarta ƴar shahid gudan jininta.lallai wannan yarinya zata sha gata.ya ce"Ammi na raɗa mata suna da Rahma(khairat)taci sunan mahaifiyarta. 07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 1003. . . . . . .1004 ---------Ammi ta ce"Allah ubangiji ya raya mana ita.amman ni dai zuciyata bata yimin daɗi wallahi,shahid ba kai kaɗai ka yi rashin khairat ba har ni,ni kaɗai nasan irin kyautatawar da take yimin.Allah ya tashi kafaɗar baban yaran na ta".dukkansu suka amsa da amin. Hajiya kaka ta ce"khairat don Allah ki fita a ɗakin nan ina ce wa kece kika tayar masa da ciwon nasa ko?tsabar rashin tausayi da kuma imani haka ki ka rufe idonki ki ka ce kin tsanesa.amman shine yanzu zaki wani dawo nan?maza ki tashi ki fita cen bama nemanki". Sosai na fashe da kuka har da majina na ce"haƙiƙa hajiya kaka ban yi wa kaina adalci ba.na cuci kaina da nunawa yaya Bilal tsana har haka.ko da me ya yimin bai cancanci inyi masa haka ba.don Allah ina neman yafiyarku ku yafe min".na faɗi hakan ina kuka sosai. Likita yana shigowa ya bada umarnin kowa ya fita zai duba Yaya Bilal,haka aka yi kuwa kowa ya fita sai ni kaɗai.har hajiya kaka ta fita sai kuma ta dawo ta ce"to ke uwar ƴan marasa jin magana komawa kika yi kika zauna kamar mijinki"?.jin hajiya kaka ta faɗi hakan tuni na tashi gabana yana faɗuwa tunowa da shahid.don nasan duk wannan abinda na yi yasan komai,na tashi na fita ina kallon yaya Bilal. Ina fitowa na fara bin bango ina tafiya ina cije leɓe,duk jikina ya yi mugun yin tsami,ga haihuwar dana yi wacce ta bani wahala sosai. Da sauri shahid ya taso ganin ina shirin faɗuwa,kome ya tuna sai ya yi sauri ya yu baya zuciyarsa sam babu daɗi ko kaɗan. Abinda ya ƙara bani mamaki bai wuce yadda duk sanda shahid ya kalleni sai inga yana hawaye.abin fa ya taru ya yimin yawa na rasa inda zan saka kai na inji daɗi.gashi kowa na gidanmu bai sakarmin fuska tuni nima na fara wani irin ciwon kai me zafi,sai little khairat ta fara shiga wani hali ma don ko wajen shayarwa an tauye yarinyar.da ya ke babanta na da kuɗi tuni ya samo mata ingantacciyar madara wacce ake bata tana sha.ta yi mul mul abinta gwanin sha'awa. ********* an sallame ni yanzu amman abin mamaki shahid gidanmu ya kai ni,sai duk kaina ya ɗaure,mutumin da ya ke cewa matuƙar na sauka lafiya babu inda zaije yana kusa dani,kullum yana zuwa ya ganni kuma koda yaushe da mahaifiyarsa suke zuwa.sosai suka kawo kayan barka na gani na faɗa,tare da turo kuɗi me yawan gaske wai asai wa yarinya hakika,babanmu ya turowa kuɗin don haka aka siya komai yadda ya kamata. Har yanzu bai faɗawa khairat ce wa ya sake ta ba,ya bari ta yu tsarki tukunna,bai fasa kira na awaya ba,kullum zai kira sau uku har sau huɗu ya tambayeni lafiya ta. Ni na rasa gane kan shahid don haka na saka azuciyata indai yazo zan tambayesa don inji ba'asin abinda ya faru. ********* *40 days* bayan ƙwana arba'in yau na ke cika ƙwana arba'in cas da haihuwata,yanzu dai jiki na ya yi sauƙi don ina samum kulawa daga wajen mahaifiyata,kuma yanzu ƴan gidanmu sun rage haɗemin fuska har da Hajiya kaka ma,kullum da kanta take yimin girki me rai da lafiya ta kawomin,don sun tausayamin sosai da halin rashin lafiyar dana shiga. Yaya Bilal dai shima yanzu ya samu sauƙi da taimakon Allah da taimakon shahid don da kansa ya dinga teatment ɗinsa jikinsa ya yi sauƙi sosai.sai dai fa Yaya Bilal ɗim dana sani ada cen baya to yanzu ba shi bane,don ko da mukaje dubasa ko kallo na bai yi ba,balle in saka ran xai ko kalleni. Abin ya dameni sosai da sosai,har gida shahid yazo ya samu iyayena su duka ya faɗa musu abinda ya yi,sosai suka yi mamakin abinda ya faru shahid ya ƙara da faɗin"kuyi haƙuri nasan zakuga zafi na sosai amman aƙwai hikima acikin abinda na yi,ban saki khairat don bana sonta ko ƙaunarta ba,a'ah sai don tsantsar ƙaunar da na ke mata ita ce ta kawo hakan,na san Bilal yana ƙaunar khairat fiye da yadda na ke ƙaunarta,akan khairat Bilal ya shiga wannan yanayin da ya ke ciki,to ni bazan zama sanadin rabuwarsu ta har abadan ba,ga ɗanta nan irfan yanzu ko zuwa wajenta baiyi akan mahaifinsa.to yaya kuke gani idan wannan yaron ya taso da wannan abin aransa?don haka ni na haƙura na barwa Bilal khairat".ya faɗi hakan yana kuka me sosa zuciya. Sosai iyayena suka fuskanci Shahid,sai dai duk da haka basuji daɗin sakin ba don shi aure sunnah ne kuma ba'a wasa da shi.amman sai suka yi masa fatan alkhairi da samun mata tagari. Babban company Shahid ya buɗe min,wanda Ammi tazo har gida ta shaidamin na yi murna sosai don gaskiya babu ƙarya na tara abubuwa sosai agidan Shahid,gwagwalai duk ina dasu ga filaye na masu yawa don mama bata cin kuɗi na ko kaɗan,baba na take wa magana a siyamin gida ko fili. Da daddare shahid yazo na fito sanye da hijabina har ƙasa,don har na yi shirin barci yazo little khairat tana kafaɗa ta cikin abin ɗaukar yara me matuƙar kyau,itama na saka mata ɗan kayan baccinta na jarirai,sosai ta yi kyau da ya ke yarinyar kana ganinta ba sai an gaya maka ba.kasan tsatsan larabawa ce,ga gashi wanda ya rufe mata goshinta ƙwance luf luf,sai ta zama kamar half case don tayo wani abin irin na wa,misali kumatu na wanda kullum ya ke a lotse musamman ma idan na yi dariya ga shape ɗin fuskata duk nawa ta ɗakko. A hankali ya miƙa hannu ya ɗauki ƴarsa yana yi mata wasa,ya manna mata kiss a goshinta ya cigaba da yi mata wasa,sannan ya juyo yana kalloma gabansa na faɗuwa ya ce. "Khairat ina me baki haƙuri abisa abinda zan faɗa miki,ki yafemin amman ko da baki so ya zama dole in faɗa miki,khairat na sakeki saki ɗaya". Da wata irin razana na ke kallonsa,naji zuciyata nan da nan tana neman fitowa cikin kuka na ce."yanzu ni ka saka?akan me?me kuma na yi maka?,wani abinne ya faru"?. YANA DA KYAU A MATSAYINKI NA MACE KIN SAN ABUBUWA KAMAR HAKA Zama da kayan shan iska a lokacin sanyi koh ki zauna kasan fanka iska yana huraki ta koh ina ba naki bane hakan zaii jawo maki bushewar jiki da rashin dumin jiki Yawo babu slippers tsakar gida koh kasan tiles ba naki bane ya kamata ace kina da slippers na yawo cikin gida dama wajen gidan kodayaushe domin yawo hakannan yana rage maki daraja Zama kan tiles banaki bane er uwa koh kan iron chairs da sukayi sanyi domin hakan yana daskarar da dumin jikinki kuma hq ma zaii zama a daskare knan koda bakida miji yanada kyau ace kina jin wet din jikinki keh kanki balle kuma kinada mijin Ruwan dumi ya kasance shine ruwan tsarkin ki er uwa ba ruwan sanyi rau ba don koda kina da karamin infection wnn ruwan dumin zaii hanashi tasiri da kina using ruwan sanyi karama kanki ciwo zakiyi su kara daskarewa Duk wadda tasamu wnn sako tayi forwarding ma en uwa mata su qaru suma don wnn kananan abubuwan da muka rainasu sune su cutarmu da zamatakewarmu. Wadda kuma taji dadii ta qaru tohh tayi mani adduar *_Ko kin san kama ruwa da ruwan sanyi yana buda mace?_* Ko kin san barin jikakken pant a jiki yana kawo infection? Ko kin san saka hannu a gaba yana kawo infection? Ko kin san shafa petroleum jelly (Vaseline) a kasa yana kashe ni'imar gurin? Ko kin san wanke kasa da medicated soap kamar su dettol yana kashe ni'imar gurin? Ko kin san rabuwa da magungunan mata da baki son asalinsu ba shine zaman lafiyar ki? Ki dinga banbance tsarkin bahaya dana fitsari Kuma ki yi kokari kuna gama lamura da mai gida kiyi tsarki da ruwan dumi da wuri Ki dinga amfani da cotton pant maimakon linon Ki guji yin fiysari a kowane toilet musamman na mutane da yawa {public toilet} idan kuma ya zama dole ki kwara ruwa sosai kafin kiyi, kuma kina dawowa gida ki yi tsarki da ruwan dumi da gishiri, to in sha Allah ko kin debo infection din bazai tasir ba ZAMA A KASA,SIMINTI KO TILES ZAMA TARE DA BUDE KAFA FESA TURAREN KAYA A HQ SAKA JIKAKKEN PANT BARIN PANT YA DADE A JIKI SAKA YATSA A HQ TSARKI DA RUWAN SANYI RASHIN TSARKI DA WURI AFTER XX YAWAN DAGA KAFA KO BUDEWA IDAN AN KWANTA RASHIN SAKA WANDO *TSARKI DA SABULU*   BinciKe ya nuna cewa sa Pant  yana daya daga cikin abubuwan daKe Kare gaban mace Ko ince inda yafi Ko ina daraja a jiKin mace 1-Yana hana Kura shiga gabanKi wanda Ke haifar da warin gaba. 2-Yana hana busheWar gaba wanda Ke haifar da KaiKayin gaba. 3-Yana Kare mutuncin mace yayin da hadari ya sameta Ko Kuma al'adar ba zata ya sameta. 4-Ga mace mai yawan farin ruwa a gabanta(discharge) sa Pant  yana rage yawan futowanshi. ldan da hali zaiyi Kyau ya zama mace tana da Panties da yawa Kamar 12 Saboda idan nata ya jiKe sai ta dinga canzawa, idan Kuma babu hali Ko Kina ganin Wahalar haKan to sai Ki sami Karamin towel Ki aje a toilet dinKi duK sanda KiKa yi tsarKi sai Ki goge/tsane gabanKi da towel din Kafin Ki miKe tsaye Kinga batun jiKewar Pant zai ragu. HaKa Kuma anaso Mata su riKa amfani ne da farin Pant  a ko yaushe Saboda yana Saurin taimaKa ma mace ta gane halin da gabanta ke ciKi e.g colour discharge dinta ko unexPected menses zata zama alerted da wuri har ta dau mataKi. Don Allah a Kula Ke da rabuwa da Pant Sai dai loKacin bacci. Ku koya wa yayanku yin haKan Domin ku mata ababe ne masu daraja kuma abin sha'awa amma ga wacce ta damu Kuma taKe Kulawa da Kanta   GA YADDA ZAKI HADA SABULU KO KI SIYA +bagaruwa ( Zaki samu a wajen masu magani gargajiya ). +zaitun soap ( Zaki samu a Islamic-medical-centre ) +farin miski ( miski samu Islamic center ) +hulba na ruwa (Islamic center ) _Amma zaplan zaitun ake hadawa dashi ki Duba idan Zaki saya Amma idan kin rasa zaflan Zaki iya sanyan zaitun soap._ in kin sayo sai ki dauki bagaruwa ki daka' tayi laushi ki zuba a roba. Sai ki yayyanka soap zaitun din kanana a kan garin bagaruwa ki nemo miski ki hada tare ki kwabashi da ruwan hulba ki kwaba sosai yayi kauri ya damku. Sai ki zuba a roba mai kyau ki rufe. In kin ga dama in kwaba wa zai baki wahala ki daka a turmi in kin gama wanka sai ki wanke gabanki dashi. Idan kika kiyaye wadannan babu wani abinda zai Hana farjinki dandano ko ni'ima kuma babu ruwan ki da wani matsi idan zakiyi aure haka Zaki shiga gidanki kuma zakiga yadda Zaki gigita mijinki ba tareda kin saka komai a farjinki ba.   07068606171 *GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯‍♀️👎👇👇* 1, *MU GANI A ƘASA...*🔥 _Ummu Affan_ 2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚 _Ummu Maher_ 3, *GUNTUN GORO..*💥 _Mom Islam_ 4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎 _Mrs Bukhari_ 5, *AUREN WATA TARA*👩‍❤️‍👨 _Miss Hajo_ Guda biyar 1k Guda huɗu N700 Guda uku N600 Guda biyu N500 Guda ɗaya N300 *DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank. Domin tura shaidar biya👇 0810 433 5144 Masu tura katin MTN👇 0814 179 9224 Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇 0817 952 3215 Guda biyar 1000f Guda huɗu 700f Guda uku 600f Guda biyu 500f Guda ɗaya 300f *TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩‍❤️‍👨 _*Miss green ce*_🤙🏿 1005. . . . ... 1006 . . . . ."babu abinda ki ka yimin khairat,amman ko sani ƙaunarki ce ta janyomin hakan,don haka ki yi haƙuri ki karɓi wannan ƙaddarar daman Allah ya riga daya tsara hakan kuma bamu da yadda zamuyi,sai dai mu taya junanmu da addu'ar samun abokan rayuwa na gari". Duk yadda ya yi wa su Baba na bayani haka ya yimin ranar na yi kuka sosai,mama ta dinga rarrashi na don ita tuni tasan da maganar daman,shiru dai kawai ta yimin. ********* yau ne yaya Bilal zai dawo daga ƙasar germany,na yi tsaye a kitchen ina tunanin abinda zan dafa masa,tuno da ko kallon ƙurata ma baya yi yasa duk jiki na ya yi sanyi sosai,na dawo farlo na samu waje na zauna na yi tagumi,Nadiya tazo ta rungumeni ta baya ta ce"sai amaryar yaya Bilal yau kuma tunanin me ki ke?bayan yau dai alƙawari ya cika an mayar da aurenku". Da sauri na tashi ina girgiza kai tunanin hakan kamar ba zai yiwu ba,Nadiya ta sanya dariya sannan ta ce"kada ki yi mamaki khairat yau Abba ya ɗaura mana aure ni da ke,ke da Yaya Bilal ni kuma da Yaya Abas". Abas ɗan gidan baba Hamza ne shine babba daman kuma baiyi aure ba,matuƙin jirgin sama ne sosai na yi murnar haɗin auren Nadiya da Yaya Abas don shima bai da matsalar komai sai matsalar mahaifiyarsa,ita ce bata barin surukanta su zauna lafiya,don ma hajiya kaka na taka mata burki. A yadda aka saka tarewa ta sai nan da wata uku ma masu zuwa don little khairat ta ƙara ƙwari.Babanta yana bugo waya kullum yaji muryar ƴarsa don yanzu suna ƙasar england shi da amminsa.yana aiko kuɗi duk wata masu mugun yawa wai a kula masa da ƴarsa. Har ɓangarensu Yaya Bilal naje Umma wato hajiya Ruƙayya tana zaune a farlo Iman da Irfan na ɗafe kan cinyarta suna bata labari,Iman na ganina ta taso da gudu ta rungumeni amman irfan ya juya ƙeyarsa baya ƙarshe ma ya tashi ya nufi ɓangaren mahaifinsa.sosai abin ya tsayamin araina yaron yana bani mamaki sosai,tabbas ayau ba sai gobe ba zan dawo da komai sabo,zan gyara rayuwar ɗana da kuma ta mahaifinsu,ya zama lallai inyi wannan aikin. Gaisuwa ta mutunci muka yi da Umma ta ce"yauwa gwara da ki ka shigo daman fita zanyi gashi kuma Nusaiba tana skull kin san yau ta fara shiga lecture,don Allah bazan rufe ko ina ba,idan babu damuwa kiɗan zauna yanzu zan dawo." Adawo lafiya na yi mata na rakota ta fito sannan na yi sashen yaya Bilal,ina shiga na samesa da yaransa suna ta wasa suna ƴan guje guje,na koma gefe ina kallonsu cikin sha'awa,ina ma ace tare dani ake wasan?cikin iyali na?. Yana juyowa ya kalleni ya watsar,abin ya yimin ciwo sosai,amman sai na daure na ƙarasa inda suke na ruƙo hannunsa ta baya,da sauri ya juyo ya kalleni fuskar sa ta haɗe sosai alamar ƙiris ya ke jira.da sauri na tsugunna guiwowina bisa ƙasa na sunkuyar da kai na tare da riƙe ƙafarsa na ce"Yaya Bilal na kawo kai na gare ka,duk hukuncin dana cancanta ka yimin na yarda dashi bazan ga lai finka ba,don na cancanci ka yimin komai". Na faɗi hakan ina zubarda hawayen,kada samun farin cikin rayuwa har yanzu.a hankali ya ɗagoni shima idanuwansu sunyi jawur.na kallesa nima yadda naga ya rame sai ya bani tausayi.hannunsa naji kan fuskata yana gogemin hawaye ya ce"Khairat dai na bani haƙuri,ni ya kamata in baki ba ke ba,tunda ni ne mr laifi,sai kawai ya tsugunna agabana ya ce"khairat ki yafemin don Allah duk wani laifi dana yi miki,wanda na sani da wanda ban sani ba." Da sauri na tsugunna nima ina hawaye na riƙe hannunsa cikin nawa hannunsa me taushi da laushi na ce"Abbansu Haidar baka yimin komai ba ni ce ya kamata in nemi yafiyarka". Murmushi ya yi ya rungumeni naji wani mugun daɗi jina jikin uban yara na,Irfan yazo da sauri ya ce"Dady ka daina rungometa bata son ka fa"?.da sauri Bilal ya janyosa jikinsa sannan ya ce"irfan mamynka na sona sosai kuma tana sonka sosai".da sauri ya ce"Dady yanzu ta daina xaginmu kuma tana sonka".? Da sauri uban ya ce"ƙwarai yanzu duk tana sonmu daman cen tana sonku,kawai dai koya min darasi ta yi." Irfan ya rungumeni sannan ya ce"ilove u my momy".da sauri nima na rungumesa na ce"ilove u too my son".na haɗa ƴaƴa dukansu na rungume,da sauri Bilal ya ce"a'ah ina little khairat ne"?.murmushi na yi sannan na ce"ah ai kasan tana wajen mutuniyarta hajiya kaka". Ranar da daddare har shopping muka je cikin so da kulawar juna. ****** *after three month* sosai na ke shan gyara yadda ya kamata,little khairat na da wata goma har ta fara tafiya ta yi kyaunta sosai,ga ta ƴar lukuta ga tsayi don tayo tsayin mahaifinta. A wannan karon ma Ahmad commissioner of police baiyi sa'a ba,don tuni Yaya Aliyu ya shaida masa an mayar da aurenmu da yaya Bilal ya kuma gaya masa maƙasudin saki na da miji na ya yi.saboda tausayin yaya Bilal da yaji don kada ya rasa rayuwarsa. Yaya Bilal ya danƙara wani gida me kyau da tsari part uku ne agidan wau harda part ɗin yaransa.ɗaya kuma ni dashi ɗaya kuma na baƙi. Sosai aka kashe kuɗi wajen yin kayan ɗaki don Yaya Bilal da kansa ya yimin komai hatta kayan kitchen duk shi ya yi,ya gyara sashen yaransa ya yi mugun kyau da tsari. Da yamma aka rakoni tariya kusan ƴan gidanmu duk sunxo,aka dinga yi mana fatan alkhairi,Hajiya kaka ta rungumeni tana ce wa"Allah sarki khairat insha Allah yanzu zaku zauna zama na har abadan,babu wani tsautsayi da zai gifta muku insha Allah".nima a hankali na buɗe bakina na ce"kaka babu abinda zai rabani da yaya Bilal sai mutuwa mutuwar ma da tana ɗaukar mutum biyu da sai na ce ta ɗaukemu tare." Nan aka tintsire da dariya gwanin sha'awa,Rashida ma sai dariya take itama yanzu tana nan ɗauke da cikinta Wata biyar,yanzu kuma shekararta shida da aure,sai yanzu Allah ya kawo,maryam kuwa har mun saka mata suna uwar haihuwa don yanzu ma tana nan da cikinta har wata baƙwai.tana arba'in ta samu wani. Dare ya yi sai ni kaɗai da yara na,na shiga wanka na fito naji suna oyoyo dady,ita kuma Little khairat ta yi barci.daman ita da wuri take bacci Allah Allah na ke in ga yaya Bilal yau tun safe ban gansa ba. Ta baya na shigo don haka banji shigowarsa ba sai kawai naji ya rungumeni ya ya yi sama dani ya ajjeni akan gado,ya koma farlo ya kunna musu catoon ya kukkule ko ina na gidan,sai masu gadi sojoji har guda biyar sannan ya dawo ɗakin. Na rufe hannaye na da tafukan hannuna kunya duk ta kamani daga ni sai tawul,murmushi ya yi ya faɗa wanka banɗaki sannan ya fito yana goge ƙwantaccen gashinsa,wanda yanzu ya ƙara kyau da tsantsi. Ya saka jallabiyarsa sannan ya kalleni ya ce"mamynmu taso muyi sallah mu godewa Allah"murmushi kawai na yi don da haka ya ke kira na,wato mamynmu yadda yara na ke kirana. Cikin jin kunyarsa na tashi na shiga ban ɗaki na saka rigar bacci me kyau sosai,ruwan pink wacce ta amshi fatata don ayanzu zama a iya kirana da fara,saboda yadda fatar tawa ta ƙara samun cigaba yadda take shan gyara sosai. Bayan mun idar da sallah mukayi addu'o'i muka shafa ya ɗakko fresh milk da wata banƙararriyar kaza wacce girmanta ma kaɗai da maiƙonta zaisa kaci.sosai naci nasha madarar itama shima yasha daman yanzu na ya little khairat don da kanta ta ya ye kanta,sabawar da aka yi mata da madara,kuma yanzu kununta take sha mai matuƙar ƙarawa yaro lafiya. Baki ɗaya ya ɗaukeni yana yawo dani kamar a indian film.Hmm ranar fa an yi ƙwanan farin ciki da ƙaunar juna tsakanin khairat da yayan nata Bilal uban ƴaƴanta. Bayan wasu watanni,ayanzu yaya Bilal ya yi nasarar kama Alhaji Damas biyo bayan tonuwar asirinsa na ayuukan da ya ke yi,sannan su kansu manyan ƙasa sunyi amunna da hakan don suma abin ya shafi yaransu don Alhaji Damas ya ɓata musu yara da basu hodar iblis,ƙarshe har ta yi sanadin kashe ɗan gidan wani babban commisioner,ai kuwa ana kaishi kotu aka yanke masa zaman gidan yari na har abadan.sai dai ya mutu acen biyo bayan laifukan da ya yi wanda ba zai yiwu ya fito ba. Har yaransa duk an kamasu,har da waɗanda aka kamasu sun kashe wan babban ɗan siyasa kuma shi Damas ɗin ne ya aikasu,ai kuwa ganin hakan ƴan duk yawancin ƴan siyasa suka saka hannu akan kama Damas ɗin saboda ɗauki ɗai ɗai ɗin daya fara yi musu. Ɗan damas kuwa tuni Aka harbesa a karan battar dasu Bilal suka kai gidzn Daamas ɗin sai dai muce Allah yajiƙan,duk wanda ya mutu.iyayen jidda kuwa har yanzu Bilal bai fasa taimaka musu ba,don ko ba su ba daman shi mutun ne mai tausayi sosai. ********* bayan shekara goma. Wata hamshaƙiyar mata na hango tana zaune a babban farlonta,ɗauke da ƙaton cikinta haihuwa ko yau ko gobe.dana duba sai na hango muku ashe khairat ɗin hajiya kaka ce.ta ƙara kyau da cika. Wani saurayi ne ya shigo wanda bazai wuce shekara sha shida ba,Kyakkyawan gaske me kama da Bilal,ashe irfan ne sai yanzu aka gane ashe duk yafi kama da mahaifinsa,ya zauna kusa da mamansa ya kalli ƙafarta ganin yadda ta kumbura cikin tsananin tausayinta ya tsugunna yana danna mata ƙafar.musmushi khairat ta yi ta shafa kansa ta ce"Allah ya yi muku albarka baki ɗayanku son."da amin ya amsa mata don shi miskilin gaske ne har yafi babansa ma. Da gudu wata yarinya ta taho me kama da khairat sak,kuma itama ba fara bace kamar su irfan.sai ga Haidar nan ya fito,ya zama ƙato ɗan lukuti shi daman ɗan lukutine,ba kamar su irfan ba. Ya fara magana cikin haushi ya ce"wallahi da kin tsaya da na zane ki mara kunya,ni sa'anki ne"?.da sauri na kallesa na tambayi ba'asi nan ya ke faɗamin wai wayarsa ya saka chaji shine ta zuba masa ruwa akai. Haƙuri na basa,sai ga wata kyakkyawar budurwa itama ta shigo iman kenan wacce har ta fara cika budurwa.sanye take cikin kayan islamiyya ta ƙarasa wajen mahaifiyarta ta ce"Mamynmu na tafi islamiyya".murmushi na yi sannan na ce"to iman kada ki manta ki biya ta wajen Anty halisa ki amsomin saƙon nan".murmushi ta yi sannan ta wuce. Ayanxu ƴaƴan khairat 8 ne ga cikin na 9.bayan ƴan huɗu sai Little khairat wacce yanzu ke masar ta koma wajen mahaifinta tun tuni,don tun tana shekara biyar ya ɗauketa.da ƙer aka samu shahid ya yi aure ya auri wata balarabiya mace me kirki kuwa don tare suke zuwarmin da little khairat.amman har yanzu Allah bai basu haihuwa ba.shiyasa ya ke masifar son little khairat. Bayan little khairat ta haifi twins,Maryam da Hafiz amman ana kiransu Maher da Amira.sai kuma ƙaramarsu me kama da khairat sak itace sarkin ɓarna. Sai na tara yanzu zata haifa,babban ɗan gidan captain Khalil wato ibrahim wanda yanzu ya ke da shekara ishirin da huɗu shine ke son iman,don ya dage sosai shi khairat ya keso,kuma alhmdh yarone me hankali yana da nutsuwa kuma yana da aikin yi.don yanzu har mahaifinsa ya samo masa aiki a babban asibiti lilitan mata wato ghanychology. Ina zaune naji jiniyar mota ta tsaya,irfan da ke min tausa ya riƙe hannuna muka tashi,Arman na hango da mahaifinsa.wanda mahaifin nasa yaje ya ɗakkosa a makarantar sojoji da ke kaduna. Shi daman tun tasowarsa ya keson aikin mahaifinsa wato soja. Da sauri yazo ya zo ya rungomeni yana murnar ganina.ina ta murnar ganin ɗana,Yaya Bilal wanda yaci wankan shadda kamar wanda be fara manyanta ba.don haryanzu shekararsa arba'in da baƙwai.don haka har yanzu kamar saurayi na ke ganin abina,don gaskiya jikin yaya Bilal me kyau ne,kullum sai inga kamar ana ƙara masa kyau. Haɗamu ya yi dukkanmu ya rungumemu,mu duka iman ce kawai bata nan tana skull cikin farin ciki na kalli iyalina ina jin wani irin mugun daɗi har cikin rai na. Adaren ranar na haihu ɗa namiji me kama da yaya Bilal,bayan anyi suna ina zaune ina shafa mai ya shigo,ya ajjemin wata takadda kan cinyata.na kallesa cikin tsoro.amman na daure na buɗe.da sauri na tashi na rungumesa.ya biyamina hajji harda umra nida yarana baki ɗaya.daman kuma su Mamana da baba Abdullahi suma zasuje. Na rungumesa na ce"Allah na gode maka daka bani miji nagari abin son kowacce mace.na gode mijina Allah ya albarkaci dukiyarka.ya albarkaci yaranmu dana al'ummar musulmi baki ɗaya." Bai bari na ƙarasa ba ya yi kan faffaɗan gadonmu me kyau.muna dariya cikin nishaɗi. *Alhamdulillahi* Hmmmm laifin daɗi ƙarewa anan na kawo ƙarshen wannan littafi nawa,me suna ABIN CIKIN ƘWAI.gaskiya ni kai na dana rubuta littafin naji daƊinsa sosai,saboda wasu darussa dani kai na dana Ƙaru,don labarin na gaske. Fatana Allah ubangiji yasa mu amfana da abinda ke cikinsa,abinda na rubuta dai dai Allah ya bamu ladan baki Ɗaya,akasin haka kuma Allah ya yafe mana baki Ɗaya. HaƘiƘa babu abinda zan ce wa ubangiji sai godiya,saboda yadda kuka nunamin soyayya da Ƙauna Allah yabar zmnci amin. dafatan zaku biyoni asabon littafi na,wanda har sai yafi abin cikin Ƙwai haƊuwa,don shi labarin ba na mutum Ɗaya bane,labarin xai zamo kamar drama don zai zamo akan mutum uku ne,waƊanda suka sha gwagwarmayar rayuwa. SUNAN LITTAFIN👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *MICIJIN SARI KA NOƘE* DUK WANDA YASAN KARIN MAGANA YASAN ABINDA LITTAFIN YA KE MAGANA AKAI.KU DAI KU BIYONI DON JIN YADDA ZATA KAYA. *KU KASANCE DA GAWURTATTU BIYAR INSHA ALLAH SUN SHIRYA TSAF DON DAWO MUKU DA SABBIN LITTAFINSU,AMMAN SAI MUN HUTA NAN DA ƊAN WANI LOKACI. *TAKU HAR KULLUM* *ummu maher(miss green)* don Allah duk wanda ya karanta littafin nan yaji daɗinsa,ya yimin addu'ah akan Allah yacikamin burina. Ilove u too all.