[4/18, 1:24 AM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_* _(MAI WUYAR SHAFAWA)_ 🦩🦯🦾 _✍️: MX_ *_ZAFAFA BIYAR 2024_* _vip pages na arewa👇_ *_arewabooks:mssxoxo_* _*BOOK TWO*_ _paid page :001_ _ ____ *welcome to Al-Haramein university Naduka* shine kalmomin da wani babban majigi kusurwa kusurwa yake rubutawa yana kuma haska kowanne sashe na cikin makarantar. Daga can gefen inda suke gangarawa suna tafiya.... Wani babban majigi ne na daban dake rubuce da manyan bakin *faculty of social sciences* ... Daga can gaban sa Kuma wani tankamemen waje ne a killace an rubuta da, *DEPARTMENT OF CRIMINOLOGY/SOCIOLOGY* Abunda ke rubuce kenan da manyan baki masu sheki da nuna haske, a jikin wani katafaren signboard na karfe mai tsada. Wanda shi kansa signboard din kasan yaci kudi ...     Wani hadadden gini ne tamkar irin gidajen nan na Cappadocia dake Istanbul . Tsaf zaka dauka hotel ne ma saboda tsananin yadda yake da kyawu. Can suka nufa inda sunan course din da zasu karanta yake. Ga manyan motoci nan a faffake an faka su a harabar adana motocin bangaren. Tundaga kan furofesoshi kowanne da sunan sa a wajen da motar da zasu faka. Daga rank din furososhi zuwa daktoci da manyan students na postgraduate students zuwa undergraduates students... Sai da suka tsaya suka bawa idanunsa abincinnsa. Dakyar Nawraah ganin lamarin ba na karewa bane yasa ta janye hannun layla suka shiga cikin department din. Mai karatu idan nace zan zayyano muku adadin kayyakin kudi masu tarin yawa da aka kashe wajen zuba ado a department dinna Kai dama makarantar bakk daya sai ace sharri ne. Amman duk inda makaranta ta manyan kasashen duniya da suka hada kai suka tunbatsa da kudi wannan makaranta ta kai, Kai harta zarce sauran wasu makarantun. Sauran daliban dake ciki suka tsaya suna duban su Nawraah cike da kyama. Kayan su ba designers ba sannan kallo daya zakai musu ka tabbatar yayan malam ne mai dattin hula na soro.. (talakawa) Dube duben supervisor office suka shiga yi sun rasa . Layla ta ceda Nawraah, "Mu tambayi wadannan daliban mana su nuna mana ko?" "Laylus da dai mun kyalle su kawai dubu yadda suke kallon mu tamkar sunga Kashi. Haba mana" "To ai dole suyi tunda ba taba ganin mu sukayi ba. Uwa uba ba Wanda zai Rena mu. Kinsan dai wannan kayan na jikin mu mun kashe wajen dubu uku uku na kowa " Nawraah tayi murmushi kawai. Suna rike da hannun juna suka nufi wajen wasu yammata su hudu. Yan gayu ne na bugawa a jarida . Kowacce sanye cikin tsadaddun kayan sawa. Dauke da manyan wayoyyin zamani a hannun su. "Assalamu alaikum" suka hada baki wajen musu sallama Yammatan suka tsaya suna binsu da wani irin kallo na renin hankali. Guda daya ce ta amsa musu sallamar itama ba wai fuska a sake ba "Tambaya muke" Cewar Layla. Daya daga cikin yammatan ta daga Kai tana duban tundaga tafukan kafafun su ya zuwa fuskar su tace, "Ba ku akayi wa warning bane wai?" "Warning Kuma?" Layla ta tambaye ta tana duban Nawraah.. "Eh . Yan talla ne mana. Na gane fuskokin ku ai. Ke kaman awara kike sayarwa, ke Kuma bandashe. " Ta fada tana Mai nuni da kowaccen su Layla ta bude baki zatayi magana. Nawraah ta riko hannunta da sauri ta kakaro murmushi tace. "Mu ma dalibai ne kamar kowa.. kaman yadda kowannen ku yake cikin jami'ar. Sai dai Alhamdu Lil Laahi. Mu yan tallafi(scholarship) ne ba iyaye ne suka biya mana kamar ku ba..." Tana karasa fada ta ja Layla suka bar wajen. "Ki kyale ni naje naci haka kaza ta uban su" "Calm down Laylus. Maganar ta wuce. Bamuda wani option dai illa mu basu hakuri Koda wani abun zaj taso na daban su iyayen su sunada shi suna cikin halin samu. Mu kuma namu iyayen na cikin halin rashi. Allah yasa mu dace, "Aamin Nawraah. Shikenan tunda kin gama magana . Amma gaskia ba zanyi tolerating ba gaskia. " "Inshaa Allah. They won't be next time " "Tohm Allah ya amince din. " Suna tafe suna karanta dukkanin abunda aka saka a bakin ofishin malamam. Da haka har suka karasa kan sunan .... "Layla Auwal... Da Kuma Nawraah Junaid... _INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_ _KU MARMATSO KUSA...🔊_ _ZAFAFA BIYAR 2024_ _ZAFAFA BIYAR!!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_ _YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_ _GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_ _________ _1_ *_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_ _2_ *_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_ _3_ *_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_ _4_ *_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_ *09033181070* *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_ [4/18, 5:26 PM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_* _(MAI WUYAR SHAFAWA)_ 🦩🦯🦾 _✍️: MX_ *_ZAFAFA BIYAR 2024_* _vip pages na arewa👇_ *_arewabooks:mssxoxo_* _*BOOK TWO*_ _paid page :002_ ____ "Layla Auwal Hamidniyya... Nawraah Junaid hamidniyya?" Suka jiyo wata siririyar muryar a bayan su tana kiran sunayen su. Da sauri suka juya. Wata matashiyar budurwa ce haka ba zata dara shekarun su ba. Sanye cikin riga da skirt ta nannade jikinta da wadataccen mayafin . Fuskar ta dauke da gilashin na karas agajin gani... "Ga mu" Layla ta amsa ta . Nawraah ta ja ta tsaya itama suna jiran cewa ta bakin ta. Yarinyar ta daga hannu tayi nuni da wani ofishi a bayan su tace, "Ana kiran ku a dean's office." "Toh Allah yasa kalau" Layla ta fada tana sauke zuciya. Nawraah ta juya tana duban yarinyar data shige su tayi tafiyar ta. Ofishin suka nufa suka shiga ciki Hadadden office ne mai matukar kyau da ya sha kaya masu matukar tsada da kyau. Bakunan su dauke da sallama suka shiga. Na'urar sanyaya waje ta doka musu sanyi mai matukar dadi da ratsa jiki. Zaune take akan kujerar dean. Kai ka dauka itace dean din.sanye cikin doguwar riga baka ta abaya design din Dubai ta nade kanta da mayafin abayar. Yayinda gaban ta dan zame shi ana hango gashin ta, Nawraah ta sake jin matar ta sake futa a ranta. Musanman da tayi wannan shigar tamkar ba matar aure ba. Sam ba sanin darajar igiyar aure a rayuwar masu kudi? "Kece Layla ko. ? Ke Kuma Nawraah?" Ta tambaye su tana mai nuni da nawraah a matsayin itace layla . Ta Kuma nuna Layla ta ta nuna ta itace Nawraah? Nawraah tayi murmushi tana sake jinginar da kanta ajikin bango tace, "Mune. Itace Layla ni Kuma Nawraah" "Ahh Mashaa Allah Ashe ban manta ba.. da farko dai yadda kuke kallon nan nawa magana ta gaskia ba nice dean ba. Amman zan iya cewa mukamina a jami'ar nan ma yafi ta dean. Kun gane?" "Eh" suka hada baki wajen amsa ta. Dr bintu ta mike tsaye daga zaunen da take tana duban su tace, "Maraba da shigowar ku jami'ar Al-Haramein dake nan babban birnin Naduka... Muna farin ciki da kasancewar ku atare da mu. Don kaunace tasa muka baku gurbin karatu anan din daga yau yazuwa ranar daza ku kammala karatun ku idan Allah ya amince" "Aamin"suka amsa ta Landline wata waya dake kusa da ita ta janyo tasaka wasu numbers ta kara a kunnenta ba jimawa ta katse kiran bayan tace da na wayar, "Zo yanzun nan Ina office" Gyara zamanta tayi tana duba agogon wutsiyar hannunta sai ga shigar wani yaro nan ya dan saka kayan sa masu kyauu .yanada Kuma da kyawun sa tubarkallah "Ma! Ga ni" "Sannu da kokari" Matashin ya sosa keyar sa, Yana duban su ta gefen idanu. "Bakomai Ma.." "Yauwa kasan meya sana kira ka?" "Aa" "Well just the usual ne dai ... volunteer work ne kawai.. zakai da wannan students din" "okay ko'ina da koina za'a nuna musu?" "Inda ya dace ..wajajen zaka kai su " Har ya Kai bakin kofa sai ya juya wajen su Nawraah, "Kune ko?" Nawraah da Layla suka dubi Dr bintu dake gyara zaman mayafin ta. Murmushi tayi tace musu, "Zai nuna muku bangare bangare na cikin jami'ar ne." "Okay mungode. " "Ina sauran mazan?' dr bintu ta tambaye su ganin bata ga su Ashfeef ba" "Zasu zo suma anjima kila" "Toh Allah ya amince amin" Fita sukayi... Saurayin na gaba suna biye da shi abaya. Yanata kalle kallen lungu da sako kamar matsoraci ganin ba kowa awajen ya juya ya ce da su, "Sunana Imraan.... _INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_ _KU MARMATSO KUSA...🔊_ _ZAFAFA BIYAR 2024_ _ZAFAFA BIYAR!!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_ _YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_ _GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_ _________ _1_ *_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_ _2_ *_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_ _3_ *_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_ _4_ *_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_ *09033181070* *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_ [4/18, 5:44 PM] Hafsaat🧕: *_KWANKWASON JIMINA!!_* _(MAI WUYAR SHAFAWA)_ 🦩🦯🦾 _✍️: MX_ *_ZAFAFA BIYAR 2024_* _vip pages na arewa👇_ *_arewabooks:mssxoxo_* _*BOOK TWO*_ _paid page :003_ ____ "Sunana Imran Abbas... Kuma ni ma dalibi ne kamar ku acikin jami'ar nan." "Allah sarki... Imran, Ni sunana Layla wannan cousin sister na ce sunanta Nawraah" "Nawrah... Layla... Mashaa Allah sweet names" ya fada Yana murmushi dik kuwa da a tsorace yake maganar da yake musu. Suma murmushin suka masa. Gaba yayi yana mai nuni da wani tankamemen gini me hawa uku yace, "Nan library ne a first floor... Second floor hawa na biyu kenan shi Kuma gymnasium ne. Sai third ko ince last floor. Shi Kuma cafeteria ne. Amman cafeteria din bata kowa bace" "Ban fahimci me kake nufi na?" Layla ta tambaye shi tana duban sa da kyau Nawraah ma idanunta na kasa tana son jin Karin bayani daga gare shi. Imran ya matsa kusa da su cikin muryar rada yace, "Jami'ah ce ta yayan masu kudi. Yayan masu hannu da shuni. Duk Wanda kika gani a makatantar nan Wanda badan scholarship ba to ubansa wani ne ko Kuma dangin su sunada hali sosai. Don haka yayan masu kudin sune ke cin abinci a wannan caferia din. Shine Kuma suke amfani da gym din wajen motsa jiki kenan. Sannan sune masu amfani da library din" "Come again. Bangane me kake nufi ba" Nawraah ta tambaye shi cikin gaskiyar ta "Shine dai. Nima na kasa ganewa me kake nufi. Na dauka ai makaranta da abubuwan da ke cikin ta mallakar dalibai ce da maluman su da maaikatan dake karkashin su. Me kake nufi?" Imran ya girgiiza Kai da sauri yana duba bayan sa a tsorace ce ji yake tamkar ana tahowa ta bayan sa. Layla ta dube shi tace, "Wai wani abunne? Naga tin dazu kaketa dube dube lafiya kuwa? " Imran ya girgiza musu kai yana ya yafito su da hannu sukayi gaba yace, "Makaranta ce dake gudanar da karatun ta tsakanin masu hannu da shuni masu kudi kenan da Kuma masu karamin hali Irina kenan marasa gata." Layla ta daga Kai tana duban sa tace, "Na tabbata Kafi mu gata Imran. Amma dik da haka alhamdu Lillahi muna yiwa Allah godia a dukkanin halin da Mika tsinci kanmu..." "Allah shine ahun godia" Nawraah ta fada tana kada Kai cikin tabbatarwa. Imran yayi murmushi yace, "To dika Allah ya bude mana ni da ku din. Don tabbas Dr Bintu tace akwai new students da zasu zo makarantar . Dama weekly ana daukar dalibai goma daga different departments zasuyi activities kala kala zaai grouping dinsu. To ni sai sunana ya fado akan Wanda zai nuna sabbin dalibai gurare na ciki da wajen makarantar . Sunana Imran Abbas kamar yadda na fada a baya. Iyaye na ba kowa bane fyace marasa karfi masu neman abunda zasuci yau da gobe. Na samu scholarship din makarantar nanne shekarun baya tun kan na gama secondary school. Jami'ar nan ta tà saka gasa Wanda yazo na daya zuwa na uku a makarantar sakandire tanan birnin, Amman mallakin gwamnati. Duk daliban da sukaci gasar ta lissafi wato mathematics. Zaa basu gurbin karatun a wannan jamia mai tarin iyalan masu kudi. Ai kuwa sai Allah ya nufa naci. Ni da sauran dalibai hudi da mukayi gasar tare.duk jami'ar tabamu gurbin karatu kyauta ba ko kwandar mu. Sauran dalibai yan ajinmu da mikaci gasar aka kawo mu nan makarantar tare. Dauki da dai sai dukkanin su su hudun suka dena zuwa saboda tsabar mugunta da nuna kyama da kyara da yaran masu kudin ke mana. Dik kuwa da badukan su bane. Amman kaso cassain duk suna lacking manners. Allahul Musta'an." "SubhanAllah menene haka suke yi da har daliban da aka kawo na scholarship kyauta suka dai na zuwa?" Nawraah ta samu kanta da fada masa wannan tambayar... _INA MASOYAN ZAFAFA BIYAR?_ _KU MARMATSO KUSA...🔊_ _ZAFAFA BIYAR 2024_ _ZAFAFA BIYAR!!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _ZAFAFA BIYAR!!_ _SHIN YAN UWA KUNA DA LABARIN ZAFAFA BIYAR DINKU SUN SAKE ZUWAR MUKU DA WATA TAFIYAR LITTAFAN SU MASU MATUKAR MA'ANA DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA?_ _YA KE YAR UWA KADA KI BARI A BAKI LABARI... DOMIN DA A BAKI GWARA KI BAYAR...WAI AKACE ZUWA DA KAI YAFU AIKE_ _GA SUNAYEN LITTATTAFAN WANNAN TAFIYAR... CIKE SUKE DA ILIMIN DARUSSAN RAYUWA KI KOYA KUMA KI GYARA DA KAN KI..CIKI HARDA ZALLAR KAUNA TACACCIYA MARAR GAURAYE_ _________ _1_ *_AMEENATUH_*🧕💖: _MAMUH GEE_ _2_ *_TSUTSAR NAMA (ITAMA NAMA CE)🐛👣_*_:BILYN ABDULL_ _3_ *_GUDUN KADDARA🏃🐾_*:_SAFIYYAH HUGUMA_ _4_ *_KWANKWASON JIMINA(MAI WUYAR SHAFAWA)🦩🦯_*_:NANA HAFSATU (MX)_ _GUDA DAYA:400_ _BIYU:700_ _UKU:900_ _HUDU: 1200_ _BANK NAME:KEYSTONE_ _BANK ACC NO:6019473875_ _ACC NAME:MUSAA ABDULLAH SAFIYAH_ _ATURA SHEDA ZUWA;09166221261_ __ _IDAN KATI NE KUMA MTN/VTU A BIYA DA TURA SHEDA ZUWA GA:09134848107_ _*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din*_ *09033181070* *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* _MARABA DA LALE GA MASOYAN ZAFAFA BIYAR💖💯💖ALLAH YA KARA ARZIKI... ZAFAFA BIYAR NAKU NE💃_ [4/25, 4:53 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _4_ ::::::::: Imran ya bude baki zai yi magana ke nan sai ga wasu yammata nan su uku sun taho ko wacce sanye cikin manyan kaya Wanda kallo daya zaka yiwa kayan jikin masu ka tabbatar masu tsada ne Rike kowannen yakeda manyan manyan jakan ku na masu matukar tsada. "Imraan...." daya daya cikin yammatan da suka taho ta fada. Tana wani tafiya ahankali tamkar mai tsoron kasa. "Naam.... Ga ni" ya amsa da sauri ya rude layla da Nawraah suka hada idanu suna bun Imran da yammatan cike da kallon mamaki daya gauraye fuskokin su "Ina assignments din? Ka mana kuwa?" Cewar wata matashiyar budurwa daga gavan sauran tana mai mika masa hannunta alamar ya bata. Imran ya saka hannunsa a keya yana shafawa muryar sa na rawa. Tamkar zai durkusa alamar ban roko yace, "Dan Allah kuyi hakuri yau ne ranar aikin volunteer na." Dogon tsaki taja tana karkada Kai tace, "Me kake nufi? Baka yi ba ko Mai?" Muryar sa na Mai cigaba da rawar da take yace, "Zanyi zanyi idan na karasa" "What? Me kake nufi eh? " ta Kai hannu zata doke shi kenan. Wata budurwa itama sanye cikin tsadaddun kaya na masu kudi ta karasa wajen tana janye hannun ta tace, "Calm down....Pele o... Imran" Ta karasa fada tana murmushi Imran da gaban sa ke dukan uku uku yana harbawa da Sauri ya dubeta da wutsiyar idanunsa ya sauke da sauri yace, "Kiyi hakuri b..." "Ssshh ya isa haka Imran. Karka damu kaji?" Ta yi zaurin katse shi tana murmushi Imran ya sake dagawa da Sauri ya dubeta yana matsa yatsun hannuwan sa yace, "Dan Allah ni dai kuyi hakuri.musanman ke ma " "Imran calm down please.kasan dai ba Wanda zan daka ni ko?trust me" Ya girgiza Kai dasauri yace, "Zanje nayi yanzu na kawo takardun ma" "Imran haba mana.... Ah new students dinne wannan?" Ta fada tana duban su Imran ya daga mata Kai alamar eh sune..Layla da Nawraah sude sun zuba musu ido suna duban su. Baki daya sun daure musu jiki sun kasa gane menene alakar su wadannan yammatan da Imran? Kuma kamar yana shakkar su sosai ganulin yadda jikinsa yake rawa tamkar mazari, Yana Kuma basu hakuri kamar zai musu sujjada. Kana dubansa Kuma kasan Yana cikin firgici Mai tsananin tashin hankali . Yammatan suka karasa wajen su. Musanman wadda tazo daga haya din ta matsa daf dasu Nawraah tana duban su. Ta saki wani tattausan murmushi tana gyara zaman jakar jikin Nawraah dake kafafarta tace, "Sannun ku fa zuwa jamiar mu.... Ko zan san sunayen ku. Forgive my mistakes. Sunana Ilham ana Kirana da Lily wannan course mates na ne Kuma kawaye na ne na amana.... Iman, Inteesar and Nour... Sai Kuma senior na mu na gaba da mu a couch and mentor kenan... Imraan" ta karasa fada tana nuni da su daya bayan daya.. Layla ta kakaro murmushi tana duban ta tace,, "Sunanta Nawraah, ni Kuma Layla" "Wow lovely names....mashaa Allah" "Mungode" Layla ta sake basu amsa. Nawraah dai baki daya kwakwalwarta ta tafi yi mata nazari akan abunda Imran da yammatan nan suka tattuna akai. Gashi Kuma lily din tazo ta daga karshe ta sake boye lamarin Mai wuyar maanar ta. Amman dai dik da haka tabbas akwai wani boyayyen lamarin a tsakanin su. "Ka karasa nuna musu koina Imran?" "A'a da Saura. Amma mungama two third" "Alright. Nawraah and Layla ku biyoni na nuna muku sauran" Jan hannun Nawraah tayi tana sake duban kakarta tace, "Jakan nan ya mun kyau" "Nagode" "Woah ko wani brand ne plus year din daya fito?" Wata acikin yammatan ta wullowa Nawraah tambaya.. Nawraah ta dubi lily tana girgiza Kai kawai "Kaman yvsl... Kaman kuma givenchy" Cewar daya daga cikin su.. Lily ta riko kafadar Nawraah tana Mai janyo hannun Layla sukayu gaba. Ta juya tana duban kawayen nata tace dasu, "Karku cikawa kawayena kunne da tambayoyin ku. Mu hadu a cafeteria. Bara na zagaya dasu" Kawayen suka kada mata Kai suka juya suna duban su kafin su mike su nufi cafeteria Jikin Imran a sanyaye ya juya library da sauri don hada musu aikin da suka bashi. Wani bangare na zuciyar sa na Masa zugi da radadin abunda zai biyo baya. Ko akansa ko akan su Nawraah. .. _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [4/25, 11:18 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _5_ ::::::::: Haifa ta shiga nuna musu ko'ina da ko'ina daya dace daga nan ta nufi da su gymnasium inda wasu daga cikin vvip students suke motsa jikin su.. Idanun sa ne ya sauka akanta alokacin da yake kokarin daga wani babban karfe yana motsa jiki da shi.. Ta juya manyan idanun ta tana bin ilahirin babban dakin motsa jikin da kallo... Bangaren mata na daga can baya wata mata murdaddiyar mata daga gani taci karfe itace ke koya musu Yayinda mazanma akwai me kula da su shima a murde gabobin jikin sa suke.. "Nan ne gym na Alharamein university..... Amma ba kowane jig and jah bane yake zuwa nan. Free ne for all students a lokacin da aka buda jamiar. Amma da aka samu shareholders da yawa sai aka mayar da shi premium card ne. Kowane student member sai yanada premium membership card sannan zai iya shiga ya motsa jikin sa..." "Lalle lamarin na manya ne..." Cewar Layla tana jijjuya Kai Nawraah kuwa bata samu bakin magana ba illa dai ta sauke gauruwar ajiyar zuciya mai tarin ma'anoni... Juyar da manyan idanunta keda wuta suka sauka akan marwaan daya taso ya kasa cigaba da motsa jikin da yake.yana tafe yana goge fuskar sa da hankici. Inda suke ya fara dosowa yana murmushi. Iily ta juyar da janta tana kokarin hango anees dake can baya yana motsa jikin sa. "Dear sis" "Naam bruh.. Ina yaya Anees?" "Gashi can yana exercise.... Kinsan su ne?" Ya tanbayeta yana Mai Saka yatsaa yayi nuni da Nawraah. Iily ta kada masa Kai tana murmushi tace, "Imran akace yayi volunteering so I lend a helping hand" Marwaan ya tabe baki yana Mai Karkatar da hankalin sa kacakan kan Nawraah da take saye fuska.don ganin mazan yawanci ba riga suna atisaye ba kadan ba kunya ta cika ta da fargaba. "Mind to show you gorgeous around?" Ya fada yana kallon Nawraah sosai Yi yayi tamkar ba tasan yana magana ba. Ta riko hannuwan layla tana janta.. "Ku jirani mana. Kamar kinsan makarantar ne zaku tafi?" Itadai Nawraah bata tanka musu ba ta janye hannun Layla suka karasa fita . Marwaan yabi bayan su da sauri har yana hadawa da gudu... Yana juyawa hango su suna tsaye ita da Layla.. Yayi azamar riko kasan mayafin Nawraah yana jefa mata wani kallo na please ta ba shi lokaci kankani.. "Please ...kinji beautiful?" Ya sake jeho mata tambaya yana danne kasan leben sa "Same department kuma?" "Criminology...." Layla ta amsa shi tana dubansa dakyau Sanye cikin manyan kaya na yadi, kansa ba hula kwantaccen gashin kansa ya kwanta luf "Mashaa Allah! Allah yabada saa" "Aameen" Nawraah ta amsa cikin sunkuyar da kanta a kasa "Chan swimming pool ne, Da na gefen sa kuma cit, can campus library da sauran su" "Mungode .." Suka hadi baki wajen amsa shi Gaba suka yi, Nawraah ta dubi Layla, "Wannan makarantar an hada yayan manyan sosai." "Sosai ma. " Iily na ganinsu tayi sauri ta mayar da wayarta acikin jaka. Ganin tayi message, calls, Whatsapp call, Duk yayi shiru bai ce komai ba" Ta sake dubawa tana dage ta leka yana kwance akan wani gado na atisaye rike da wayar sa ahannu... "Muje ko?" Iily ta tanbaye su ranta ba dadi "Eh tohm" Rankayawa sukayi gaba daya suka futa daga harabar farfajiyar gymnasium din zuwa main campus central mosque.. "Nan ne masallaci. Idan kuka gama sai lectures block b ne. Auditorium one thousand seaters.." "Okay elective course ne? Bakya yi?" Nawraah ta tanbayi lily Lily ta girgiza kanta tana danne hawayen da yake so ya bujere ya zubo mata tace, "Kai na ke ciwo bazan samu attending ba" "Allah Allah yakara sauki" suka hada baki wajen yi mata sannu, "Ameen nagode" Gaba tayi ta daga musu hannu alamar bye bye.. Masallaci suka shiga suka rage cikin su suka daura alwala. Suka tada sallah sukayi sallar su bayan sun idar ne sun dan huta. Suka nufi cafeteria don cin abinci sannan su biya dakin lakca.. *CAFETERIA/WAJEN CIN ABINCI* _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [4/28, 12:25 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _6_ ::::::::: Suna dosa kansu wajen babbar kofar da zata sadaaka da cikin wajen cin abincin. Kofar ta bude... Bayan sun shiga ta komai ta rufe da kanta. Layla ta riko hannun Nawraah tana mata rad'a. "Kinga kamar a film da ake nunawa chab" Nawraah tayi murmushi kawai tana duban harabar wajen cin abincin... Baki dayan daliban wajen suka tsaya suna duban su. Da masu cin abinci da masu shan abin sha. Sun rarraba kansu. Wasu sunyi group iya mata, wasu maza zalla. Wasu mazan da matan duk a hade. Wasu kuma samari ne da yamma ta suke zance..Kowanne dai da abunda yake yi... "Layla zomu tafi .. Nan wajen anya na talakawa ne kuwa?' Nawraah ta fada tana duban Layla "Ke kin cika saurin karaya. Ya zaki ce nan din ba abunda kudin mu zai iya saya? Jami'a ce fa..." "Shikenan muje..." A haka suka karasa inda tulin abincin sayarwar yake kala kala gasu nan a jajjere kala kala na gidah dana waje.. Layla ta tabo kafadar Nawraah tana mata nuni da wata stir fry spaghetti sai kamshi ne ke tashi daga cikin ta.. "Nawa ne da ke?" Layla ta radawa Nawraah. Nawraah ta wulkita idanu tana hararo wajen kwanukan abincin tace, "Nera dari ce.. ke fa?" "Nima darin ce sai wata danayi dan taru a asusu na curo" "How may I help u?" Wani ma'aikacin wajen abincin ya tambaye su yana bude murafen wasu kwanukan dake cike da kaji sun gasu da kifi Layla ta sa hannu a baki tana cizawa tache, "Where's the menu?" "Here... Ma'am.." Karba tayi tana nunawa Nawraah. Idanun su suka firfito waje kaman zasu fado saboda tsananin mamakin kudaden abincin da suka girgiza su.. "Karamin abu anan na dubu biyar ne layla shi yasa nace miki anya wajen nan zamu iya shigar sa? Dukan kudin namu idan an hade su dari uku ne fa. Ko ruwan sha ma kina ganin dari takwas ne na roba me sanyi babu ma sachet water.." Layla ta sauke gauruwar bahaguwar zuciya tana mayar masa da menu din. Nawraah sai janta take subar wajen Layla taki ta sake cewa dashi, "Ba kuda awara ko gurasa haka?" "Awara? Gaskia babu... " "Ba wani abincin me karamin kudi haka daga nera dari?" "No babu" ya fada yana tamke fuska hade da rufe food flask din wajen da murafen su, "If u'll excuse me. I will attend to another next person. Mungode" Barin wajen yayi ya komai daya bangaren harda gaishe da su yana murmushi . Yammatan nanne kawayen lily na dazu da suka da kawa imraan tsawa suna masa tsiwa da fada. ATM card dayar ta zaro ta mikawa waiter din tana duban sauran kawayen nata tace, "Me kike so kuci?" Layla ganin tun dazu sun tsaya tare dazu hakan yasanya ta karasa kusa da su tana tambayar su, "Dan Allah Ina ake sayar da awara ko gurasa haka?" "Awara? Gurasa? Acikin cafeteria dinnan?" Daya daga ciki ta amsa mata sauran suka fashe da daria. Hakama sauran daliban baki daya da suka fara babbaka daria. Gashi dakin cin abincin amsawa yake idan ana magana. Daman wajen anyi tsit kowa yana sauraron su. "Eh ba a sayarwar ne ko yaya? Tambaya ce fa kawai nayi sister" Layla ta sake cewa da su.. Nawraah nata Jan hannunta su bar wajen taki. "Sis what? Ohh please... Sunana Imaan, Wannan sunanta inteesar waccen Kuma Nour..." "Okay Allah sarki tohm Imaan Ina zamu samu kenan?" "Well I dunno ... Sai dai ku tanbayi dalibai yan scholarship haka. Dan nan baa sayar da abubuwan da kike fada... " Bata sake cewar wani abun ba. Tayi gaba sauran na biye da ita.. maaikatan wajen na biye dasu da trays din abincin da sukayi ordering.. Layla ta juya ta dubi Nawraah. Jikin su a sanyeye suka futa daga cikin cafeteria din sauran daliban ciki suka fashe da dariaa Suna futa suka hadu da imraan dauke da takardu na a4 a hannun sa. Da alamar aikin da suka bashi ya kammala. "Ahh" ya fada yana kallon su 'mun sake haduwa..." Layla ta bashi amsa tana murmushi Nawraah ma murmushin kawai tayi. Cikinta sai kugin yunwa yake. "Akwai masu awara kuwa haka ko gurasa anan makarantar mun shiga nan cikin cafeteria dukkanin abincin da suke dashi yafu karfin mu" Imran take yaji zuciyar sa ta sosu yatabbatar an guma musu wani abun takaicin acikin cafeteria din. Don haka ya dan sauke ajiyar zuciya kamar yana bayani da papers din dake hannun sa yace, "Masu awara da sauran su an hanasu shigowa cike so kuje ta gate zaku mika kudin ku su baku. Harda me wainar fulawa ma duk akwai. Amman nan cafeteria din bata yayan talakawa bace Irina . Don haka kudin abincin plate daya kadai ya isa ka saya kaya a dinka ma. Haka makarantar take. Sai a hankali. Kudai kawai abunda nake son ku dinga yi shine. Komai rintsi kada ku bari musu ko fada ko cacar baki ta hada ku da sauran dalibai nan. Don harda malaman basu da karfin iKon hukunta daliban don yayan manya ne. Sannan duk wani shirgi da zai hadaku dasu ku tabbatar kunyi nesa da juna. Banda soyayya ko kawance da dalibai yayan masu kudi. Akwai tarin bullies da yawa a makarantar nan lefi kadan zakai akan su sai a koreka, bayan sune da rashin gaskia. Shikenan ruwa ta sha, don haka ku tsaya ku dai ku Saka idanun ku. Ku zama bebaye Kuma makafi masu raunin gani da jin su akan abunda bai shafe su ba Kai har ma da abinda ya shafeku din, ni da kuke gani badan sunkuyar da kan da nake Ina binsu da ladabi ba da tuni nima na dai na zuwa makarantar , Amman dana karance su sai lamarin suke zuwa mun cikin sauki . Sauran abubuwa zan sanar da ku agaba, yanzu kuje bakin gate ku saya abunda zaku saya kuci sai ku tafi inda zakuyi lakca. Allah yasanya albarka a karatun da zakuyi ya kauda duk wani sharri tuggu ko makirci aameen. Bari naje wajen su .. wani abun ya hadaku da sune?" "A'a komai ya wuce imraan. Mungode maka Allah yasa ka maka da alkhairi ya biyaka Amin " "Aameen Yaa Rabbi. " Shigewa yayi cikin cafeteria din yana daga musu hannu. Suka nufi gate din jikin su a sanyaye. Suka siyi awara da gurasa da ruwa pure water kowa daya daya suka koma gefe suka tsakure suka ci suka kora da ruwa sannan suka wuce ajin da zasu dauki darasi na ranar. To haka rayuwar daukar darasin nasu ya kasance a jami'ar Alharamein university dake yankin naduka crescent.. Suna ganin tarin abubuwa da yawa na kyara da izgilanci amman sai dai su shanye kawai idan an tashi suyi tafiyar su .. Layla ta tafi gidah Nawraah kuma ta nufi gidan marayun su.. To dama haka rayuwar ta gada. Kowane dan Adam da irin nasa kaddarar.m Bawa baya tsallake kaddarar sa fyace Allah mahalicci ya Kadarta haka. ::; Tun asubah data tashi.... _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [4/28, 1:00 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _7_ ::::::::: *Tunda* ta tashi da asubah bata sake komawa ba. Zuciyar ta baki daya ta mata rauni. Ji take anya ba zata dai na zuwa makarantar nan ba kuwa? Ta juya ta dubi Amnah da take bacci tana sauke numfashi ahankali. Yayin da take rawar dari na sanyi. Duk kuwa da garin damina ne. An basu sanyi bishiyu nata kadawa. Garin yayi dalam cikin ni'imar Allah.. Nawraah ta kai hannunta akan goshin Amnah ya dau zafi sosai. Hakama jikin nata baki daya ya gauraye da dumi kamar garwashi.. Jikin ta na rawa ta mike ta shiga bandaki ta taro ruwa a roba ta hado da dankwalinta aciki ta nufi wajen gadon Amnah ta saka hannu tana tashin ta ahankali. "Amnah .. Amnah..." Ta Kira sunanta ahankali tana taba goshin ta. Faty da Kiran sunan Amnah da Nawraah take tasa ta tashi tana yamutsa fuska. Ta daga hannuwan tana mika hadi da sakin katoton tsaki, "Meye haka ne saboda Allah ke kullun dan bakin zalinci sai ki dinga tashin mutane suna cikin baccin su kawai don ke bakyaji haba wannan shiga hakki ne" ta karasa fada tana juyawa gefe. "Kai Faty tsakani da Allah renin hankalin naki yayi yawa. Banda yau yaushe Nawraah ke tashin ki a bacci? Yanzun ma kina ganin Amnah take tashi kekuma kika tashi. Gaskia maganganun da kike suna yin tsauri." Cewar Raudah wadda gadonta ke gaban na su Nawraah. "Gaskia dai banga wani abun tada jijiyoyin wiya anan ba Faty. Zancen gaskia fa kenan. Amma kiyi hakuri" wasila ta fada tana zaune akan gado hannunta rike da littafin hisnul Muslim tana karantawa. Nawraah da jikinta sai rawa yake sahoda batason tashin hankali wani sabanin yazo ya gitta tsakanin su daman fatyn taki jinin su tun sanda aka kawo su gidan marayun akace su zauna a dakin su. Batada aiki sai kyara da tsangwarar su. Tai ta so ta takalo abunda zai sasu fada da Nawraah Amman tunda Nawraah ta fuskanci irin halayen nata sai ta ke binta sannu ahankali sam bata biye mata. Takanyi shiru aduk sanda fatyn zata yita banbamin fadanta. Sai dai su wasila su shigar wa Nawraah. Sannan fatyn take shiru. "Kiyi hakuri Faty... Wallahi ba da biyu nayi ba. Amnah ce naji jikinta ya dau zafi zazzabi sosai take. Amma kiyi hakuri. Kinji ko?" Faty taja digon tsaki ta dauki pillow dinta guda daya daga kan gadon ta mike ta fita tana bugo kofar dakin da karfi tamkar zata ballo.. "Allah ya kyauta. Shareta dan Allah... Karki sake bi takanta. Da kanta zata sakko. Uban me aka mata yarinya kullum cikin nunkufurci. " Raudah ta fada tana sakin tsaki itama "Ai faty ni nakan kasa gane kanta Allah" Wasila ta fada tana girgiza kai "Ku bata hakuri dan Allah..." Nawraah ta fada idanuwanta na tsiyayar da ruwan hawaye... "Dalla shareta kiyi abunda kika Saka agaba. Zamu mata magana kakki damu" Nawraah ta katse hawayen da yake zuba. Ta matsa kusa da Amnah da temakon su wasila suka daga jikin Amnah suka kaita bandaki "Ina ke maki ciwo Amnah?" Amnah ta kasa magana ta daga hannu dakyar ta nuna cikinta da kanta. "Sannu kinji zo muje awanke baki kici abinci kinji" "Na koshi Adda" Amnah ta fadawa Nawraah hadi da zumewaa ta kwanta saboda yadda jikin ta baki daya yake nukurkusar ta. "A'a ai bazeyiwu ki ki cin abinci ba Amnah. Bazeyiwu ba" Su wasila ne suka temaka ta daga Amnah suka sake dauraye mata baki da jikinta sannan suka komai farfajiyar daki. Dan flask din da ake duro musu ruwan shayi ta tsitaya da ragowar madarar su ta hada mata shayi ta karyo biredi ta bawa Amnah..Amnahta girgiza Kai bata so. Nawraah ta shiga tsoma mata buredin a shayin tana bata. Dakyar ta karbi guda uku na tsoman hudun ta amayo komai gaba daya. Su wasila suka kintsa wurin. Nawraah ta dauki Amnah dakyar suka nufi asibitin dake cikin gidan marayun. Likita yayi gwaje gwajen sa yace malaria ce. Aka bata maganguna. Ranar Nawraah bata je.. makarantar ba. Wasa wasa sai datayi kwana uku bataje makarantar ba. Kullun idan Layla ta biyo mata taga jikin Amnan ne dai har yanzu. Itama sahoda tsoron rashin Nawraah a kusa yasa take komawa gidah taki zuwa makarantar. Ciwon Amnaah meyakwan yayi sauki sai gaba ya sake yi ma. Tayita ramewa a tsaye kamar zaa hureta ta fadi. Asibitkn cikin gidan marayun sunyi iyakar abunda zasu iya since yafu karfin su don haka su dangana da specialist hospital wato asibitin babban na kwararrun likitoci. Duk inda Nawraah da Ashfeef suka zaga babu way out. Basuda wata madafa da zasu kama suce zasu samu sauki ta bangaren. Ko zaa yaye musu matsalar lalurar da Amnah ke cikin ta rashi lafiya domin kusan cuwonta na baya da aka mata aiki ne yake dawowa Dakyar take iya cin abinci ruwa ma sai anyi dagaske take iya sha. Zaune suke a zauren gidan marayun. Amnah na jikin Nawraah dake jingine da bango. Yayinda ashfeef yake daga can gefe ya saka hannu ya tallabe habarsa yana tagumi. "Nawraah me kikaci karshe cikin naki ya fara miki ciwo. Likita nata tanbayer ki kinki fada ko?" Amnah tayi rau rau da idanun tana lankwasa yatsun hannuwanta tace, "Kiyi hakuri Adda.... Hamma ashfeef kayi hakuri Kai ma" "Hakurin me? Muna sauraron ki..." Ta Saka hannunta dakyar tana katse hawayen dake zuba mata tache, "Irin wannan abunda Ammi take kawomun kafin ta mutu dinnan" Nawraah ta dubi ashfeef shima yana duban ta muryar Nawraah na rawa tace, "Wane abu eh Amnah? Me kikaci" "Wannan abun da ake cin su chakulet acikinsa ko Madara me kwakwa" "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Filled doughnut Amnah..ain kika ci?" "A cikin sharar can suka Saka suna gama ci fa basu cinye ba suka wullar dashi to shine... Shine na dauka na karkade na ci" Salati Nawraah da Ashfeef suka kamayi. Amnah ta fashe da kuka tana basu hakuri. Da sauri ashfeef ya sungumi Amnah suka nufi asibitkn cikin gidan marayun. Sunata haki suka sanar da likitan yadda ake ciki. Likitan yayi dube duben sa sai sunje anyi mata scanning awani asibiyin nan baayi acikin saanan zaa gane inda lamarin ya dosa... Suka dai durkawa amnah allurar bacci akan gadon marasa lafiya daker acikin asibiyin.. Ashfeef da Nawraah suka futa daga ciki suna tunanin yadda zasu samu kudin da zaa yiwa Amnah scanning. "Kache su bapoah sani kowanne bai ce komai ba ko?" "Wallahi Nawraah ba abunda kowanne ya ce. Bappah salisu fa cayayi yana meeting ya katse kawai" "Subhan Allah ya Allah ka kawo kana dauki" "Aameen Yaa Rabbi" "Nawraah..." Da sauri ta juya jin muryoyin su wasila. Daga mata hannu sukayi suka karasa wajen suna tanbayar ya jikin Amnah. Nawraah ta gaya musu Duk yadda ake cikin. Nan suka yanke shawarar shiga cikin makarantar Alharamein ko zsu dache da wani liititan da zai musu sauki. Ko ayi amfni da record din Nawraah na medical issues. Ashfeef kuwa ya zagaya wajen gyaran mota shima ko zai samu wani dan kudin da zasu rage Baki dayan hankulan su baya jikin su. Nawraah tamkar itace marar lafiya yadda baki daya ta zabge ta fice daga hayyacinta. Hakama ashfeef da yaketa kaikawo ganin ya kawo musu dauki ganin shine namiji. Kuma babban yaya daya rage tilo agare su. ***" Yana daga zaune a kujerun waiting sessions yana jiran futowar abokin nasa. Sanye yake cikin kananun kayan da sukayi matukar karbar zatin haibar halittar jikin sa. Idanuwan sa suka sauka akan kyakkyawar fuskar da ba zai tabe mancewa da itaba a rayuwarsa. Ya samu kansa da yin kasa da idanu yana binta da wani irin kallo tamkar zai hadiyeta. Hango su yayi sun nufi kantar wajen neman karin bayanin bude file ko ganin likita da biyan consultation fees. Ya dan matsa gaba dasu yana jiyo abunda suke fada. Take yaji wani taisayin ga ya sake kama shi. Amma saboda tsoron abunda zai wargaza amintar tsakanin su... Hakan yasa ya koma ya shiga ta kofar da yake. Ya same shi yana masa bayanin komai. Bai gama sauraron saba ya futa da sauri yana hangosu ya karasa dauke hannunsa yake da handkerchief din abokin nasa daya kwace da ruwan roba guda day cira a ofishin likitan daya shiga.... _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [4/28, 11:32 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _8_ :::::::::    Suna tsattsaye dukkan su itada su Raudah. Nawraah ta sadda kanta a kasa hawaye masu dumi na diga a kasa. Jijiyar goshin ta ta sake fitowa radau. Ranta baki daya ba dadi. Sun rasa madafa. Sun rasa yadda zasu bullowa lamarin. Da tuni da abbiey da Ammiey dinsu da hamma Ashir na raye da duk wadannan abubuwan ba zasu faru ba. Katuwar ajiyar zuciya ta sauke tana goge hawayen dake tsigaya da kasan mayafin ta ... Kowa ne bawa da irin tasa kaddarar. Cikin kankanin lokaci Allah sai ya sauya maka rayuwar ka. Wadda kayi a baya ta zama tarihi... "Dan Allah ku temaka.  .. yar makarantar nan ce fa. a madadin ta na student file tunda health issue da komai free ne. Dan Allah muke son aga kanwar ta emergency case ne.. Dan Allah ku ceci rai. Bamu da yadda zamu yi ba muda wata madafa data rage mana" wasila ta shiga rokon maaikatan wajen.. Dai dai lokacin da marwaan ya karasa gare su yana sun kuyawa inda Nawraah ta saukar da kan nata kasa... "Mekyau.." ya kira ta a hankali cikin wata iriyar siga... Ta daga kanta da sauri tana katse hawayen dake zubowa. "Kuka? Oh no ... Haba precious ya zaki dinga Zubar da hawayen ki Mai tsada haka. Ungo handkerchief rike ki goge hawayen kinji? Ga Kuma ruwan sanyi ki sha ki sanyaya ranki.....me yake faruwa?" Ya karasa fada yana mika mata robar ruwan. Taki karba ya sake nana mata a dole ta karba ganin har ya since murfin robar daga ruwan.. Tayi baya tana basmala ta nemi kujera ta zauna tana sha harda ajiyar zuciya. Ba kadan ba ya temaka mata dan baki daya kishiruwar take ji da yunwa sosai. Amman tafi bukatar ruwan inda taci saa Kuma ruwan Mai sanyi.. "Meya faru ne?" Marwaan ya sake tanbayar su Raudah yana kallo Nawraah ta wutsiyar idanun sa.. Suka shiga labarta masa komai suka karkare da, "Yanzu kanwar tata tana can asibitin gidan marayun rai ahannun Allah batada lafiya sosai. Ana bukatar ayi scanning din yanzu. " Marwaan ya kada kansa yana duban maaikatan asibitin da sukayi kasa da kan su.. 'wane in duty wane likitan ne eh?" Ya fada a tsawance yana duban maaikatan da dukan jikin su ya yake kyarma .. *Dr Felix ne..." "Emergency ward nake magana" "Dr. Gloria ce" "Tana Ina yanzu?" "Ranks ya Dade tana cikin emergency ward din tun safe" "Je kace a shirya komai akwai patient da take bukatar kulawa yanzu zaa kawo ta. " Da sauri ma'aikacin ya tafi yana waiwayon su ya nufi emergency ward din. Nan da nan kuwa aka fara hallara komai. Nawraah ta rasa bakin godia alokacin dasu wasila suke fada mata yadda sukayi dashi. Ta shiga yi masa godia harda hawaye. Marwaan murmushi kawai yake yana dashare hakora. Da sauri suka nufi can asibitin gidan Marayun suka dakko Amnah data fara sankamewa saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta..." Ashfeef daya dawo daga zagayen da yayi. Ko'ina ya rasa Mai bashii ko dubu daya ce. Dakyar yan garejin motar suka harhada masa Mai ashirin Mai hamsin kudi suka hadu dari biyu da tamanin. Da su ya tsaya ya sayi cincin da lemo guda daya da nufin idan Amnah ta tashi abata ta ci. Hangosu yayi sunata sauri da Amnah a hannun su sun shiga cikin jami'ar ta Alharamein. Ya bi bayan su da sauri yana katse hawayen da yake zuba masa. Zuciyar sa na Masa zafi da radadi. Ba ran iyayen su ba ran babban wansu daya zamar musu kamar uba. Shi yana amatsayin namiji babba daya zama shine mahaifi gare su yanzu Amman ya kasa tabuka komai? To yaya zeyi? Wane dalilin zai samu. Ta Ina zai bullowa lamarin? He failed his sister's... Ya samu kansu da tsayawa yana bubbuga hannunsa abango hawaye daya na bun daya akan kyakkyawar fuskar sa. Yabi bayan su . Manyan likitoci da nurses da sauran yan agaji tuni sun gyara inda zaa fara duba lafiyar Amnah. Akan gado Mai Taya aka sakata suka turata zuwa cikin emergency unit. Su Nawraah suka koma baya suka jingina da bango wasila da Raudah Kuma suka zauna akan kujera. Baki daya jikin su yayi sanyi Suma. Domin sun shaku kwarai matukaa da Amnah ta zama tamkar kanwar su, yarinyar akwai ladabi gata batada hayaniya ko rashin ji irin na yara shekarunta. . Zirga zirga ya farayi ya kasa tsaye ya kasa zaune. Yaje ya dawo ya shiga yi ta corridor dinnan yana dafe goshinsa. A haka marwan ya same shi yana sanar dashi yadda sukayi. An debi lokuta masu tsawo don har suka tattashi sukayi sallah kafin a futo da Amnah daga emergency unit zuwa wani daki na kudi wato aminety room. Tayi fayau tamkar ba ita ba. An mata aiki ancire wasu kwalabe dataci acikin donut din Allah ya rufa asiri basu taba ko yanka wani sassa ba cikin cikinta ba. Tuni ta samu bacci tana sauke numfashi ahankali. Don farin ciki Nawraah da Ashfeef suka rungume juna suna murna.nawraah ta sake rungumo su Raudah tana musu godia suma... Sannan ta samu Marwaan dake tsaye shi da Anees tayi sallama tana sadda kanta kasa. Marwwan yayi murmushi yana shafa kasan gemunsa, "Ya akai habibty?" "Nagode sosai...Allah ya Saka maka da mafificin alkhairi. mungode Allah ya biyaka" Kada kansa yayi yana Jan kasan lebensa hadi da saka hannu ya sosa gashin keyar sa. Ya dubi Anees zaiyi magana. Anees ya dakatar dashi ta hangar bubbuga kafadarsa yabar wajen "Ba damuwa ... Ai yiwa Kai ne... Allah zai bata lafiya inshaa Allah.." "Aameen Yaa Rabbi. Mungode kwarai" "Akwai wani abu da kuke bukata?" "A'a ba komai. Mungode sosai . " "Mashaa allagu. Toh Allah yakara mata lafiya Amin" "Aamin Yaa Rabbi" Barin wajen yayi yana gyara zaman Bluetooth din dake kunnen sa waya aka Kira shi Mai muhinmanci dan haka da sauri ya fuce daga makarantar gaba daya. Nawraah ta koma daki waien Amnah dasu ashfeef da ke gefe suna duban gadon da Amnah ke kwance tayi fayau rana daya duk ta zabge ta fita hayyacinta. "Gashi Nawraah. Abunda na iya samu kenan. Naji Kuma since katta ci abu ne nauyi ko?" Nawraah ta Saka hannu ta rike ledar tana duban jikinta. Mirinda ce da cincin manya guda uku "Ayyah hamma ashfeef ance sai zuwa jibi inshaa Allah. Sannu da kokari" "Rike kuci mana...bari naje na dan zagaya" "Toh shikenan. Allah ya Kara arziki sannu da kokari" Fucewa yayi daga cikin asibitin ya koma can naduka zone inda ake wankin mota. Ko zai samu motar dazai wanke abiyashi. A haka suka kara har kwanaki uku acikin asibitin kafin a sallame su suka koma gidan marayun da suke. Cikin kwanaki ukun nan kullum sai an Aiko musu da hadadden abinci na safe zuwa na dare da ruwan roba da lemo. Kaya dai himili guda. Dan aiken da yake kawowa. Nawraah tayi tayi taji sunan Wanda yake Aiko shin yaki fada. Nan ta sake tabbatar wa kanta tabbss ba kowa bane fyace Marwaan.. Ta shiga yi masa adduar samun nasarar Allah a dukkanin abunda ya Saka agaba. Take ta fara jin shaukin kasancewar sa acikin rayuwar ta. Tabbss yadda yake kyautata mata itada yan uwanta. Ya samu wani babban Kaso na daga cikin wasu rassa a burnin zuciyar tah... Kullun wasila da Raudah anan suke wuni tun safe har dare. Yayinda Nawraah ke kwana da Amnah. Ashfeef Kuma yakan yi yar buga bugansa ya kawo musu wasu abubuwan har Allah ya anince Amnah ta wartsake aka sallame su. Suka koma gidan marayun da suke. Nawraah ta gyara ko'ina na dakin da gadon Amnah ta kunna musu tiraren wutan tsinke data saya nera goma tun kwanaki Nan suka zazzauna akan tabarna itada su Raudah kowanne yana bada labarin tarihin rayuwar sa da irin maraicin sa. Faty dake can kan gadonta sun cika mata kunne sai jera tsaki take kamar tsaka ta tashi fuuu ta fuce daga dakin tana banka musu harara... *NADUKA ZONE* _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/1, 12:29 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _9_ ::::::::: *NADUKA ZONE* A tafe yake lahai lahai... Wata kodaddiyar riga ce a jikin sa ta shadda koriya. Duk ta futa hayyacin ta shaddar ta zama tamkar abun tatar Koko. Yayinda hular kansa tashi ka fiya naci dinnan ce duk ta jeme itama. Takalman da ke kafafunsa irin dan madinan nanne da dadde duk ya cinye ta dunduniyar. Wajen yatsun kuma ga alamar nanewa ta kunar wuta nan... Ya tsinke an nane shi da gaushi. Ya saka hannu ya rufe bakinsa daya sake sakin wata hammar a karo na ba adadi. Ya rame ya zabge baki daya har wani manyanta ya sakeyi fiye da shekarun sa. Kallo daya zakai masa ka tabbatar yana cikin ha'ula'in rayuwa. Rike hannunsa yake da leda fara dauke da gari baifi gwangwani biyu ba. Yana tafe sharaf sharaf, tsaf idan akayi iska mai kadawa sosai sai ta jefeshi ta wancakalar da shi gefe. Karasawa yayi cikin harabar gidan nasu. Ya daga kai ya sauke a gidan farko mai tarin tunatarwa kan rayuwar su ta baya shi da dan uwansa da iyalan dan uwan nasa. Wasu zafafan hawaye ne suka ciko idanun sa taf suka kawo ruwa dakyar ya iya sanya kasan hannun rigar sa ya katse hawayen. Gani yake tamkar zasu futo daga cikin gidan. Ya juya ya dubi titi yana girgiza kai kawai, ya karasa shigewa can cikin bangaren nasa muhalin. Bakinsa dauken da sallama ya shiga gidan nasa. Tana zaune akan kujera kafa daya kan daya hannunta rike da wayar ta tana dannawa tana murmushi. Sai da ya yayi sallama a karo na uku bata amsa ba, ya dauki wata hula daya gani a gefe ya jefeta dashi. Sai a saman ta fuskar ta ta juya da sauri tana hade rai, "Meye haka auwalu saboda Allah kamar wani karamin yaro ?" Dogon tsaki yaja yana karkada mata hannu yace, "Baki daya da ma'aunar tace hankalin ki tayi gabas yamma kikayi. Sam idan kina rike da shegiyar wayar nan a hannun ki to baki dayan tunanin ki gushewa yake. Sai ki zama wata sullutuwa ache wayar hannu salula ta mayar da mutum tamkar wani sabon tabi? Kai Allah ya kyauta" Nusaiba ta daga kai ta hararo shi tana duban sa shekeke dinnan tace, "Wai har kura ce zata ce da kare maye. ? Dan Allah bakaji kunyar wannan maganganun naka da Kake ba?" "Kunyar me zanji? Yau kika fara ana miki magana hankalii na kan waya? Ke gaba daya baki da lokacin kowa da komai sai aikin danna waya? Wannan wace irin gurbatacciyar rayuwa kika daurawa kanki ne? Kai Allah wadaran naka ya lalace" Nusaiba ta sake duban sa tana mikewa tsaye ta gallara masa harara tana zunbura baki gaba tace, "Irin wadannan maganganun da kakeyi sai wani ya rantse da Allah Kai din kasan me kakeyi. Wai auwalu ni kake budewa baki kake gayawa wadannan maganganun? Allah na tuba astagfirullah Kai acikin jerin mazan aure masu iyali da sukasan abunda sukeyi suke bawa iyalan su hakkokin dake kansu kaji nace Allah? Wallahi baka ciki. Saboda Kai gaba daya gakanan gakanan ne. Hakkokin mu iyalan ka da suke kanka ma ba saukewa kake ba. Saboda zuciyar ka tagama mutuwa. Wayar da muke cin albarkacin ta? Naga da wayar nake rufa mana asiri a abubuwa da dama. Amman shine zakazo kana hankado kirji gashi kana warin rana kana gasamun maganganu. Aikin kawai" Bappah Auwalu wani malolon bacin rai ya dunkule masa a wuyan sa, ya daga hannu kamar zai mareta ya sauke shi kasa kawai yana girgiza Kai. "Baba sannu da zuwa" cewar Layla data futo daga bandaki tayi wanka "Yauwa layla.. ungo rike kusha wannan kafin zuwa annema muga abunda Allah zaiyi" ya karasa fada yana mika mata ledar hannun sa. Nusaiba tabu ledar da kallo tana hararar ta hadi da tsaki ta koma ta zauna tana girgiza Kai, "Kullum dai aikin kenan. Gari gwangwani biyu. Su bai ishesu ba mu bamu samu ha. Kai Allah ka yaye mana wannan kaddarar Amin" Bai ce komai ba ya juya zai shige daki sai Kuma ya fasa yana kiran sunan Layla, "Naam baba" "Sh Ahmad na zuwa makarantar kuwa?" Girgiza Kai tayi tana lankwasa yatsunta, "Gaskia bansani ba. Ko sanda bama zusa sunje" "Ke ko bari na gama abunda nake Allah kirbar dukan da zan miki sai kin yabawa aya zaiijta. Shashasha, sakara sullutuwa. Saboda ita bata zuwa makarantar shine kema kika dena zuwa. Kanki kike cuta ai. Maza kafin na hambare ki" nusaiba ta fusata kan Layla tamkar zata mata dukan tsiya Layla ta guya abayan mahaifin ta bapoah auwalu. "Tsaya..meya faru Layla? Nawraah ma bata zuwa? Uhm me yasa ne?" Layla kanta na kasa tace, "Baba Amnah ce batada lafiya shine Nawraah ke kula da ita. Kuma makarantar da muke Allah idan ni kadai zani inaga sai daliban sun min duka. Wata iriyar jami!'a ce ta yayan masu kudi dake cin Karen su ba babbaka. Sun raina kowa har malaman saboda yayan masu kudi ne" "Toh Allah ya rufa asiri. Yanzu Ina su Nawraah suke suna can gidan marayun?" "Eh inaga suna can" Bude kofa yayi da sauri ya fuce. Nusaiba tabu bayan sa da harara tana karashe sauran hararar akan laylan tana dogon tsaki tache, "Sallamamme uban kankanba. Sai kaje ai ka sayar da kanka ka siya musu maganin uban yan tausayi.. maza ke Kuma kafin na Saka gula na hambare ki. " Ta karasa fada kamar zata hau kan Layla ta duka Layla ta shige daki da sauri tana rufe kofar dakin.. Parlor ya zama sai nusaiba daketa jera tsaki da kananun mita, tana saukewa bappaah auwalu da zuriyar sa kwanduna na kwashewar albarka... _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/1, 1:13 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _✍️:MX_ _10_ ::::::::: ***Yana* tafe a hanya shi kadai yana surutai. Bai san sanda hawaye suka fara zurara daga idanun sa ba Ya tsaya a gefen wata Katanga ya jingina yana cigaba da zancen da yake harda daga hannu yana nuni da wani bango. Cike da dimbin damuwar da alkalami yayi kadan wajen bayyana adadinta yaketa nanata, "Ya'yana .. 'yayan kani na ne fe,. Kanina na jini da muka futo tsatso daya. Wai ache yau ni auwalu ni na kasa rike yayan junaidu? Duka nawa suke gaba daya su uku ne fa? Ache na kasa daukar dawainiyar ahalin sa.? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun Yaa Allah ka kawo mana mafita. Allah ka yafee mana. Ban yiwa zumunta adalci ba hakika nayi babban kuskure. Na tabbatar da junaidu ne a raye ni na rasu iyalina ba zasu tagayyafa haka ba. Allah ka yafe mun Allah ka yafe mun ka kawo kana mafita da zamu bude ni da yaran gaba daya." Ya karasa maganar yana sharce hawayen dake zuba masa ya cigaba da tafiya ya karasa naduka crescent har bakin gate din gidan marayun Mai gadi ya tsaya yana duban sa bayan sunyi musaba ta sallama. "Ranks ya dade menene?" "Baka sheda ni bane? Ai ina zuwa nan, kwana biyu ne dai ban leko ba" Mai gadin ya dube shi tun daga yatsun kafafunsa zuwa fuskar sa yana girgiza Kai, "Ban sheda ka ba gaskia" "Allah sarki to babu damuwa. Dama nazo ganin 'yaya na ne anan din" "Yayan ka kuma anan din?" "Eh" "Nan gidan marayun ne fa ranka ya dade..." "To bawan Allah yayan dan uwanka ai yayan ka ne ko?" Mai gadi ya daga kai cikin tabbatarwa. Ya nisa kafin ya janyo wani liytafi a kusa dashi dake kan desk yace, "Ya sunan ka?" "Auwalu Hamidniyya Lebanon" Mai gadin ya daga kai da sauri ya dubee shi, "Bawan Allah...." Ya karasa fada yana nuni da bappah Auwallu da kasan biron sa. Bappah Auwalu yayi murmushi yace "Ka sheda ni yanzu" "Sai da ka fadi sunan wallahi. Na tuna kana zuwa Kar mu tsaya ma wani lokacin muyita hira, kayi hakuri dan Allah wallahi baki daya ka canza mun ne" Bappah Auwalu u ya sosa keyar sa yana murmushi yace "Kasan rayuwar sai a hankali Kam" "Hakane Kam wallahi ya'yana. Allah dai yasa mu dache yayi mana maganib abunda yake damun mu.. "Aameen Yaa Rabbi" "To ka shigo ka zauna a waien zaman ko. Bari a kirawo su" "To godia nake. " Ya shiga cikin wani babban daki da kujeru aciki. Nanne inde baki sukazo suke zuwa, suke gaisawa da yan uwansu na ciki, Wasu Kuma suke daukar yaro wato adopting da foster parents keyi... Wasu kuma kawai suna zuwa su dan kakkawo tallafi ga marayun. Na daga abunda hali ya kama. Irin su kayan abinci, ko surutu. Ko raba maganin sauro da gidan net din.. Bapoa auwalu yana zaune yana matsa yatsun hannun sa sai ga shigowar Nawraah rike da hannun Amnah data fiye ta zama yar karama itama Bakinsu dauke da sallama suka shiga. Mai gidan ya dubi agogon hannunsa ya saita lokaci acikin wani babban abu me buga kararrarwar lokacin magana ya kare. "Nawraah, Amnah..." Bappa awualu ya kira sunayen su yana karasawa kusa da su ya riko hannun Amnah ya rungumeta yana hawaye, "Amnah..." "Naam.m bappah" "Ina wuni bapoah?" Nawraah ta gayshe shi tana gyara tsayuwar ta "Lafiya kalau. Nawraah Ashe Amnah ce bataji dadi ba har kika dene zuwa makarantar? Wallahi bansani har sai da nake tanbayar Layla ba dadewa nace su Ahmad kuwa sun fara zuwa jami'ar tache kwana biyu bakwa zauwa batasn ko sunje ba. Take cewa kina jinyar Amnah bakyaa lillahi Wa inna ilaihi rajiun " Nawraah ta kakaro murmushi don ta kwanta masa da hankali tace, "Ai dake ba wani ciwo bane bapoah" Ya girgiza Kai yana daya duban Amnah, "Haba Kalli ba. Kalli Amnah fa. Da haka take? Dubi yadda ta dawo fa. ? Nawraah nan gidan marayun ba waien zaman ku bane. Ku dawo gidah dan Allah kinji?" Nawraah ta sake kakaro murmushi tana girgiza Kai tafe, "Bappah auwalu nanma ya isa Allah. Akwai wajen kwana mai kyau, akwai bandaki , akwai wuta. Kuma ana bamu abinci daidai gwargrwado. Duk wadanda mike tare da su kowanne da irin tasa kaddarar jarabawar ta rayuwa... Rashin lafiyar Amnah Kuma abu ta dauka taci a shara. Amma kalau muke Allah Kuma Allah cikin ikonsa wani dalibi shine yayi mana fafituka wajen tsayawa aka Wa Amnah komai da komai bappaah. Dan Allah ka ragee damuwaa da kake akan mu, Kai nema naga ka fada bappah. Bakada lafiya ne?" Bappah auwalu ya sauke zuciya. Daman yasan ba zata amice ta dawo ba don idan sun koma nusaiba sasu zatayi agaba "To yanzu ya jikin nata? Amnah ba inda yake miki ciwo?" Ya karasa fada yana Kai hannunsa kan goshin Amnah da cikinta dake shafe kamar marar tueo. Duk ta jeme sai kashi "Da sauki sosai ma. Jijjuya fa ta dingayi ta suke. Allah ne yayi da kwanata agaba" "Amma Nawraah menene dalilin da zaki nemoni ba ko a waya ne?" "Bappah Banda waya . Baka.haka ba gaba daya hakulan mu a tashe suke. Banason Kuma na daga maka naka hanalokin bapoah" "Karki sake wannan gangancin kinji ko Nawraah? Zaku iya yanke hulda da nusaiba ita kadai. Amman banda su Laye. Itace Bare. Zan iya sauya mata yanzu Amma ku yayan ciki na ne abunda yayi junaidu shi yayi ni Nawraah. Kisa a ranki. Wannan abubuwan da zasu zam tarihi inshaa Allah. Sannan ki tsaya ku cigaba da karatu kinji?" "Inshaa Allah bappah.." "Ina ashfeef?" "Yana garejin mota" "Shine me waya ahannun sa ko?" "Eh shinemmm, nima inada wadda hamma Ashir yabani Amma yace sai na shiga level two inshaa Allah" "Mashaa Allah to duka abunda yake faruwa kafin na bullo ko Kuna bukatar wani abun Ashfeef ya dinga Kirana kinji?" "Toh inshaa Allah bappah. Amma ba komai ba kakka damu "Banason musu kice to kawai" "Toh bappah." Tana rufe baki kararrarawar karashen zancen su ta buga Bappah Auwalu, ya mike yana lalubo aljihunsa yan nera tamanin ya dakko yan ashirin guda hudu ya mika mata, "Rike wannan kwa sayi wani abun" "Bappah daka barshi ba abunda mukebukata Allah" "Ki karba dai yaushe muka fara yar haka" Hannu biyu ta Saka ta karba tana rissinaawa "Angode bappahh Allah yakara arziki aamin "Aameen aamin. Allah ya muku albarka. Ya tsare kuryciyar ku har girman ku kinji! Layla tache jami'ar taku gatanan ce. kudai kuje da tsarin da iyayen ku suka horeku akai. Ba ruwan ku da shiga harkar kowa. "Inshaa Allah bappah" "Yauwa Allah yayi albarka sai na sake bullowa" Toh bappah" Har bakin gate suka raka shi Yana daga musu hannu suna daga masan ko da ya juya sai daya goge hawaye wai yau iyalan junaidu ne agidan marayu basuda gata kwata kwata, Allah mubuwayi ne gagaraa misali... ==== Sannu ahankali haka rayuwar taci gaba da garawa. Yau da dadi gobe akasin haka, kwanaki nata shudewa, safiya ta koma rana, ranata ta koma yammaci , yammaci ya koma dare Su Nawraah suka cigaba da zuwa jami'ar Alharamein university. A satin ma su ashfeef suka fara zuwa, Ahmad da Shareef accounting suke karanta, Layla da Nawraah kuma criminology. Mai karatu alkalmi yayi kadan wajen rubuya muku yadda zazzafar shakuwa ta shiga tsakanin marwan da nawraah. Sunyi matukar saho da juna Wanda duk sanda ka Dora idanun ka akan su sai kaha tamkar mata da mini ne sahoda yadda suka dache da juna. Duk inta ta Saka jafa yana biye da ita.... Duk inda ka _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY [5/1, 6:47 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _11_ *Zaune* ta ke, A babban parlorn da ke gidan na su... Ta daura kafar ta daya kan daya. Gabanta wani teburi ne cike da kayan motsa baki... Da sanyayyen robar ruwa da kwalin lemo na 'ya'yan itatuwa. Idanunta saqale cikin gilashi ta sake duban number a karo na uku na cikin screen din dake wayar hannun ta. Sau uku tana kira not reachable a iya zaman da tayi na lokacin.. Dawowar su kuwa ko da yaushe sai ta kira duka numbers din nasu bata samu. Ta sauke katuwar ajiyar zuciyar mai cunkushe da damuwa. Baki daya bata jin dadin kiran da take musu bata samu. Zuciyar ta nata kawo mata labarai marasa dadi.. Ta sake sauke wani gwauron numfashi tana runtse idanun ta hadi da furta, "Inna Lil Laahi Wa Inna Ilaihi raji'un... Allah ya jikan ki Hindu, Allah ya gafarta miki. Allah ubangiji ya bamu iKon kula da iyalan da kika bari. Kai rayuwa, Mai rai ba a bakin komai yake ba. Allah kasa muyi kyakkyawan karshe Aameen" Ta yunkura zata tashi sai ga shigowar mai gidanta parlorn bakin sa dauke da sallama... Amsawa tayi ta nufe shi da sauri tana masa sannu da zuwa. Suka rungume juna. Ta harde hannuwanta a ruwan cikin sa. Kasancewar ya fita tsayi. Rumfa ya mata da faffadan kirjinsa. Ya Kai hancin sa kan dankwalin kanta daya dan zame ana hango gashinta batai kitso ba. Sai kamshin turaren man gashin Yerwa incense and more ne ke tashi. Sunba ya kaiwa gashin yana lunshe idanun sa. Ko'ina na jikinta kamshin yake yi. "Sannu da zuwa Habibi...." Ya jiyo sanyayyar muryarta ta daki kofar kunnen sa. Ya daga kanta yana duban idanunta hadi da saka hannu ya tallabo bakin ta da sauri ya kai mata sumba. Ta kallo baya da sauri tana murmushi. Shima murmushin yayi.. Ya riko hannun ta suka zauna akan kujera. Kallonta yake cike da zallar so da kauna tamkar zai mayar da ita cikin sa. "Kinyi kyau Mariri na... " Murmushi tayi tana rufe bakinta tache, "Yau Kuma da wannan sunan ka tashi?" Daria yayi yana cigaba da kallonta ya riko hannun ta cikin nasa yace, "Ya za'ai na manta sunan da nake Kiran ki dashi muna saurayi da budurwa uhm? Shaukin so na dawainiya da ni. Idan kika kirani da As-sadeeq dinnan har cikin bargon 'kashi na nake jin ki Mariyatul Qibdiyya ta" ya karasa fada yana sinsinar gefen wuyan ta Murmushi tayi tana duban sa hadi da damtse nasa hannun cikin nata tache, "Kafi kyawu kyau... As-sadeeq dina daya tamkar da dubu. Yadda kake faran ta wa duban mutane ubangiji Allah ya cigaba da duban ka da idanun rahama ya nunka ma ka dukiyar Ka, Allah yakara maka hakuri da juriya, lafiya ingatacciya ya hobbasa dik wani samun ka ya yaye maka damuwar ka... Har gaban abadan kai ne mamallakin zuciya da gangar jiki Kai da ilahiran rai da jijiyoyi na gaba daya... Ni din taka ce kayi yadda kaga dama dan gata na.. abun alfahari na a koda yaushe" ta karasa fada tana sunkuyar da Kai kasa hadi da wulkita idanu kar wani ya gano su. Alhaji abubukhar dollars yayi murmushin dake karawa fuskar sa kyawu duk da shekarun sa Amma tamkar dan karamin matashi haka yake da kyawu da cikar zatin haibar halittar ta fulanij usul.. "Allah ya miki albarka matata uwar yaya na. Allah ya cigaba da faranta miki kinji?" "Tare da kai nawan.." "Uhm uhm dan Kara fada banji ba?" Ya Kai hannun sa kan kunnen sa yana karasawa da kunen dede saitin bakin ta . Ta Saka labbanta ta kamo kasan kunnen nasa, Ta cize shi ya janye da sauri suka saka dariya gaba daya "A kawo abinci ko wanka ne farko?" "Toh dika biyun ciki dai sai zuwa anjima inshaa Allah..." Duban sa tayi taga ya nata lankwasa yatsun sa ya hade su waje daya. Hakan yake yi idan yanada damuwar da bayaso ya bayyana ko ta masa nauyi a harshen sa. Saka hannu tayi ta juyar da fuskar sa gareta tana duban sa sosai. "Baban su .... Meke faruwa? Dan Allah kada ka boye mun. Wani abun ne ya faru?" Duban ta yayi sai Kuma ya juya gefe yana sauke numfashi yace, "Ba wai wani abun damuwa bane can. Kawai dai lamarin ne na kasa ganewa. " "Ina sauraon ka. Matsalar ka tawa ce. Damuwar ka damuwa tache. Ina sauraron ka. Idan shawarace sai na baka idan yadda zamu bullowa lamarin ne nanma sai muyi. Nima daka ganni anan inata sake sake ne kan iyalan marigayiya Hindu Mai aikin nan namu data rasu ne. Na kikkira wayar dan nata da nake samun su bata shiga gaba daya. Dan Allah kada ka bari koma menene ya dake ka. Ka sanar dani abunda ya shige maka duhu" Alhaji abubukhar dollars ya daga kansa saman pop kafin ya sauke yana duban ta sosai yace, "Kawai kira na gani daga share holders .. Plazas dinnan nawa na kudi na hakki na fa, kinji wai an duba accounts whatsoever dai wai banawa bane sun futa daga cikin kadarori na. Harda estates din mejesa da guzare dana Gpo da na bayan Maduki." Hajia Qibdiyya na zaune sai ta mike dauke da hannuwanta ta Kara a kirji idanuwanta a waje sun firfito cikin tsabar dimbin mamakin ta dube shi cike da fargaba Mai tartare da tsoron ban mamakin dauke da tu'ajjabi da karsashin muryar da ke nuna ta hau mizanin damuwa sosai tace da shi, "What? Ban ban bangane me kake nufi ba Abubakhar?" Ta karasa cikin in'ina da karin fadin sunansa cikin dimuwa.. Duban ta yayi ya girgiza Kai ya janyo hannunta ya dawo da ita kusa da shi ya zaunar da ita yana tallabe habar sa yace, "Akwai Wanda ke cin dunduniya ta Mariyah... Akwai wadanda ke bibiyar al'amurana ta karkaashin kasa Mariyah. Ina tare da makiyan dana kewa kallon masoyane. A zagayen nake cikin kuraye masu son ganin bayana Mariya. To Amma matsalar itace, wanene? Su wanene daga Ina suke? Taya zan bullowa lamarin? Shin menene zai biyo baya? Ya lamarin ya ke ne? Duka wadannan dama wasu tarin tambayoyin baki daya bansan yadda zan ba. Baki daya komai ya dawo square one. Sai na biyo ta baya na gane komai sannan zan iya cinma nasara ta na dawo da hakkokina, Amma ta yaya? Kai hasbun Allahu Wa ni'imal wakil. Allah kasa mu dace" "Aameen Alhaji. Tabbss akwai wadanda suke maka zagon kasan masu cin dunduniyar ka ko suwa nene Allahu a'alam. Amma dik wani dan Adam daya bi bayan wannan makirci aka salwantar da wadannan kadarori da yardar Allah tasu tazo karshe. Inshaa Allahu komai naka zai dawo hannun ka da izinin rabbana. To bakasan su waye ba kenan ba wani dan hint da zaka gane?" Daga kai yayi sama yana jijigawa kafin ya sunkuyar dashi kasa yana duban ta yace, "Yanzu zan fara Saka ido akan komai. Amman zan nuna ni baibai ne, Kuma kurma ne, Sannan makaho ne kuma soko ne gaula da baya gane komai ..Kingane?" "Ban fahince ka ba Alhaji?" "Ina nufin zan zama baibai ko kurma maana zan nuna maganganun duk basu tabani ba, Bana tasu, Na shafe su ko ana yin zancen bazansa baki ba." "Meyasa kace haka?" "Sai ka taka sahun barowa kake zama daidai dashi Mariyah. Idan na nuna na fito da makaman yaki na to hawa Kai na zasiyi kila su illata nima. Maso abin ka ya fika dabara Mariyah, Amma idan nayi biris da zancen na shafe shi tamkar na manta na nuna baya damuna. To sannu ahankali gaskia zata biyo baya" "Dakace zaka nuna baka gani fa?" "Magana ce hausa cikin hausa..abun nufi ba zan nuna inabganin su ba ko Ina Saka ido ganin na gano su wanene aciki ba, Zan nuna tamkar makaho maana zanyi watsi da lamarin bana ganinsa bana sauraron sa" "Mashaa Allah. Kana ganin hakan mafita ce?" "Da yardar Allah komai zai bayyana kansa. Amman sai munyi hakuri. Sai Kun lura sosai. Muna nan dake gaskiya zata fito Kuma koma wajen ko su waye Allah bazai bar su haka ba" "Kayi magana da Alhaji sambaso?" "Eh yakirani dazun har yake cewa zai zo office ya same ni nace masa ba damuwa ay nii maganar ma abarta kawai zan iya hakura" "Meyasa kache masa haka bayan aminin ka ne?" Kallonta ya yi, yayi murmushin yake yace, "A wannan tafiyar da ake ciki. Inshaa Allah daga ke ke sai yaran mu kadai zan aminta dasu. Amman kowa sai naga yadda lamarin zai fito tukunna. Kede muci gabaa da addua kawai" "Toh Allah ya amince Alhaju Allah yabaka nasara. Amin" "Aamin ya rabbi. Bari nayi wankan ko?" Mikewa tayi jikinta a sanyaye. Shima ya mike yana lakuce mata kumatu, "Haba Mariri. Bansan damuar ki fa, Zan daina gaya miki komai Allah "Na dai na Alhaji. Kayi hakuri" Yana rike da hannunta suka nufi bandaki ta tanadar masa komai. Tukun sannan ta koma wajen dinning tana zuzzuba masa dukkanin abunda ya dache Wanda zai iya ci.. Wunin ranar haka suka wuni a atare suna tattauna yadda zasu bullowa lamarin. ::::::::: _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/1, 7:03 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _12_ ::::::::: Yana karasa parker motar sa a wajen adana motoci na dalibai dake department din nasu. Ya fito daga cikin motar tasa. Sanye yake cikin riga da wando na shadda kalar sararin samaniya. Ya dora pcap akan sa datayi matukar dacewa da aikin dake jikin shaddar. Hannun sa na dama dauke da ruwan roba guda daya da wani littafi da pencil aciki da biro. Ya murzawa motar key ya nufi cikin department din. Baki daya ya gauraye ko'ina da kamshin turarukan dake tashi daga jiki da kayan sa. Kai kache a kamfanin turaren Tom Ford ne. Daga wajen wani dan karamin garden dake cikin department din nasu ya hangosu kamar ko da yaushe itada yar uwarta suna zaune a garden din da ake cswa da shi "love garden" Ya samu kansa da zama a kujerun cikin wajen bana garden din ba. Ya seta su . Kwayar idanun sa baki daya akanta suke kamar koda yahse. Duk wani motsinta yana tare da shi.. Ya janyo gilashin ya Saka ya maze fuska Kai kache wata uwar abun daban yake yi. Littafinsa ya bude ya janyo pencil din yana satar kallon ta yana cigaba da zanata. Koda yaushe cikin zanata yake, a tafe take, a zaune take, a tsaye take, abu take ci ko sha. Komai dai da takeyi akan motsin sa ne. Ba kadan ba tayi masa kyau cikin wata atamfa me zanen baka da ja na katuwar kujera. Ta yafa wadataccen mayafin daya amshi kalar atamfarr. Tayi kyau sosai duk kuwa da ba kwalliyaa take ba. Zallar natural beauty din da take da shi ya gauraye masa rai, zuciya da Kuma gangar jiki. Cigaba da zanata yake sosai. Har sanda ta daga biro tana nunawa Layla wani diagram ajikin handout din da suke karatu. Yayi murmushi shi kadai yana gyara wajen tsintsiyar hannun ta da zanen da yake yi. Ya sake daga idanun sa ta cikin glass ya dora akanta sun tashi tsaye itada Layla da alamar musu sukeyi akan wani abu na daga cikin handout din, "Taya zan sanar dake abunda ke cikin rai na? Ta yaya?.... " ya sake tambayar kansa ahankali yana runtse idanun sa. Kamar koda yaushe duk zanen daya mata sai ya rubuta kalamai ajikin sa, sai kache gani zatai ta karanta, "Nawraah, Tunanin ki na dawainiya da ni a koda yaushe.. Ashe haka so yake? Ya zanyi da rai na ne? Nawraah Ina kaunar ki, kaunar da baki yayi nauyi wajen bayyanawa. Duk da nasan Ina shirirtia ne kawai domin tuni dan uwana ya riga ni shiga wajen ki.. my Nawraah, When thoughts of you cross my mind, my heart races, bakiji yadda bugun zugiyata yake ba and a smile finds its way to my lips. Ganin ki kadai ko da waiwaye ne yana samun nutsuwa sosai, It’s time to confess that you are the reason behind these joyful moments in my life... Hakika kin kawomun babban farin ciki acikin rayuwata. Duk kuwa da bakisan inayi ba. Amman tunanin ki kadai ya gamsar dani farin cikin rayuwata. " yana karasa rubutawa ya sake daga kai ya dora akanta. Daidai lokacin da marwaan ya karasa waiensa da sauri ya janyo shi ta cikin glass ya rufe littafin. Marwaan ya dube shi yana tabe baki, "Uban yan boko, karfe nawa kazo?" "Ban wani dade ba" "Ka fara sanaar karatun kenan. Guy ka dinga hutaawa fa. Kullum kanka na kan littafi kana karatu ne oho. Shegen littafin da baa ganin cikinsa" marwaan ya daga hannu ya kaiwa littafin duka Anees ya janye da sauri yana murmushi. Yana juyawa ya hango Nawraah sun futo daga kofar garden din. Da sauri ya juya ya dubi Anees ya banka masa harara, "Baka gayamun ga lover ta can aciki ba. Ka barni a tsaye ni dakai, Gardin banza, Uban me zan maka?." "Wetin man do man? Haba honey" "Uwar ka, Allah ya isa shege. Na honey wa uban ka. " marwaan ya amsa shi yana kai masa bugu. Anees ya yi daria ya cigaba da cewa, "Wa kake nufi kenan?" "Dalla can aunty zaka dinga Kiran ta Muna yin aure. Kuma ka kusa fara gayshe ta don kaji. Wannan girman kan naka ba zaka ma iyali na ba wallahi" Anees ya mike daga zaune da yake yana kakaro murmushi hadi da girgiza Kai yace, "Zaka tsaya kana zubar maganar ko wajenta zaka. Ka takura mun?" Marwaan ya Kai masa duka a kafadar sa ya juya da sauri ya nufi wajen su Nawraah. Ya yinda Anees ya wuce cikin theatre din da zasu je class Gaisawa sukayi da marwaan. Nawraah nata saye fuska. Marwaan ya sunkuyar da Kai yana hango fuskar tata, "Kyawunki kamar daren goma sha hudu... Kullum kyau kike karawa by Allah." Ta Saka tafukan hannuwanta tana rufe fuskar ta, ya daga kai yana duban Layla yace, "Dear sis... Mun kwana lafiya?" "Alhamxulillaj inlaw..." "Masha Allah. A'ina zakuyi classes yau?" "A auditorium ne" "Okay muje ko?" Ya basu hanya yana nuna musu da yatsa. Suka wuce sannan yabi bayan Nawraah da sauri. Suna tafe a hanya yana ta zubar magana kamar yayan kanya. Wani abunma idan ya fada Nawraah murmushi kawai take. Duk inda suka gitta a school din, sai anyi zunden su. Yammata da yawa na bakin cikin kasancewar Nawraah budurwa agun marwaan, Dan masu kudi. Ita kuwa ba yar kowan kowa bace ya dillalin kashi agidan marayu ma take tsabar rashin gata itada yan uwanta... _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/3, 2:00 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _13_ ::::::::: *Yana* tafe yana ta sake sake akan hanyar sa ta komawa gidah. Ya kan tsaya ya nisa yayi magana shi kadai kamar zaucacce sannan kuma ya cigaba da tafiya a haka har ya karasa gidah cikin sa na ta murdawa tsananin yunwar dake yasar yan hanjin cikin sa .. Bakin sa dauke da sallama ya shiga parlorn na su. An kawo wuta TV dinsu yar karama tanata nuna faifon bidiyon wani dadaddan tsohon shirin film din hausa. Yaran basa parlorn. Sai ita kadai tana kallo tana murmushi. Gabanta kuwa wata tasa ce dauke da ragowar fura tasha ta isheta ne da alama... Ta daga kai jin tamkar an tsaya akanta ta sauke idanunta akan sa yana tsaye shima duban ta yake yi, "Ya akai ne Auwalu?" "Ya akai kuwa? Yanzu saboda Allah shikenan ke kinfi kaunar wannan rayuwar da muke cikinta mai tsananin sarqaqiya da wahala? " "Ah kaji ka da wani zance can daya . To ni me zanyi akan rayuwar da muke ciki? Ba Allah ne ya Kadarta mana hakan ba? Kawai dai saboda ka kwaso fushi da bacin rai shine kake son ka zazzage shi akai na? Gaskia karka sake mun irin wadannan abubuwan ka Kai ni karshe" "Lalle ma Nusaiba. Wallahi wannan rayuwar da muke ciki har da tagomashin kason lefin ki aciki " Dogon tsaki taja, Ta dube shi shakeke tana watsa masa harara hadi da saka hannu ta tura masa kwanon furar gaban sa, "Bismillah dauki kasha, Na tabbatar yunwa ce take dawainiya da Kai wannan zubar zancen da kakeyi wanda bashida Kai" Ya dubi kwanon furar ya dubeta ya saka kafa ya hambare kwanon sauran kadan ya zube tayi saurin rike kwanon tana duban mijin nata, "Menene haka auwalu? Nace menene haka?" "Ni kike mayarwa karamin mutum? Tamkar wani Wanda bashida ishasshen hankali. Ina miki magana ta gaskiya zaki wani kawo kwanon gaba na nayi meye dashi? An gaya miki zakara ne ni sai da tsaba? To ki bude kunnuwan ki dakyau kiji abunda zan gaya miki. Ni ba mutumin banza bane. Kuma ke a matsayin ki na matata wallahi tamkar riga ce zan zare na saka wata. Amman 'yaya fa? 'ya'yana ne wannan alakar ba zata taba goguwa ba. Yadda su Layla suke awaje na hakan matsayina iyalan kanina junaidu suke awaje na." "Okay yanzu na gano sigar inda zancen ka ya dosa auwalu ah yanzu na gano. Kawai so kake Kaci mitinci na Kaci zarafina. Su 'ya'yan da kake tunkaho na Kane. Kai ka dau cikin su ka haife su ne? Sai ka dinga baje hanci kana wani bubbudawa 'yaya na ne ya ya na ne. Akwai Wanda yace ba yayan ka bane? Allah yabani hakuri ni da na tsugunna na haife su ai bakai ka haifa mun su ba. Haka zalika naka yayan yan uwan ma dai da kaketa fada ba dagaa tsatson kaba bane, komai abunka wannan jalli biyun da Allah yabamu sune yayan ka na gaskia. Don haka banason naji wata magana ta daban auwalu Kai bakasan zaman hakuri nake ba zaman 'yaya nake da Kai ba? Wallahi ba dan yarana ba da tuni na dade da bar maka wannan kangon gidan naka, tunda Kai har abada bazan taba burgeka ba dukkanin abunda zanyi. Wannan tsana da kake mun ina sane da ita a burnin zuciya ta . Na fada na Kara fada yara ne dai bazan rike ba wallahi. Mu kanmu gidan bai ishemu ba Bare wasu a waje, yau da ace Kai me hali ne sosai ka rika tutiya haka. Amman muna zaune Muna rufawa juna asiri kullum banida kima a idanunka sai kawo suka sukaa. Kai Allah ya kyauta. Kowa dai ka nemi ka rabu dashi. Haka yan uwan ka da kuka fito ciki daya wadanda suke rage baki daya ka yanke huldar zumunci da su. Kana fushi da su akan wadanda basa duniyar ma gaba daya. Kaki naka duniya ta so shine dama ai. Su 'yayan cikin naka da baka ta tasu. Da yardar Allah sune zasu rufa maka asiri da yardar Allah , wadanda ka dauka ka fifitaa fiye da yaran da ka haifa da yardar Allah ba zasu zama wasu ba. Tunda kowa kansa yasani ,aikin kawai, Dan Allah daga yau ka sauya musu suna su koma Nawraah auwalu, Amnah Auwalu da ashfeef Auwalu. Aikin kawai" Ta karasa fada hadi da mikewa ta sauke masa harara da dogon tsaki ta juya ta shige daki da sauri. Wunin ranar baki daya bappah Auwalu a tunanin Ina ya nufa ya dosa baki daya hankalinsa yanzu kacokam ya koma kan yadda zai karbo su Nawraah daga gidan marayun su dawo gabansa Tunda sauran yan uwan nasu suma sunyi fatali dashi saboda yana goyan bayan iyalan marigayi junaidu. Shikenan sika daina shiga harkar sa shima ya dena shiga tasu. Da sukan aikowa da yaran nasa hatsin abinci ya hana yace kar a sake kawo masa ko da dai da kwayar zarra ne. Allahn daya basu bai manta dasu ba, Kuma inshaa Allah 'yayan junaidu ba zasu tagayyara ba inde yana da saurin numfashi a kasa. Ranar a parlor ya kwana yanata Kai adduar gurin Allah kan ya zabar masa dukkanin abunda yafu alkhairi akan kankin kansa da iyalan sa da Kuma iyalan dan uwansa junaidu dama sauran musalmai da ke cikin jalin qaqanikayi.... ********* Kasancewar karashen sati ne na weekends ba makaranta. Zaune suke dukkanin su a dakin su, sun kammala wankin su sun shanya sauran kwasa kawai Hira suke baki dayan su akan tabarmar dake malale a tsakiyar dakin na su. dakin su. Yayinda Amnah ke tsakiyar su akwance akan pillow. Wasila na yarfa mata kananun kalba style din bob Marley.. _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/3, 2:53 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _14_ ::::::::: Hirar duniya suke , labarai kashi kashi wani na ban tausayi, wani bandariya wani Kuma ban haushi. Faty na daga can nesa dasu kanta na kan ceiling tana kallo. Baki dayan tunaninta Kuma baya nan yayi wani wajen. Gangar jikinta ce kawai. Nawraah ta daga kai ta dube ta ta sunkuyar da shi kasa da sauri. Yadda faty bata aminta da su ba kawai take jin ba dadi Kowa na cikin gidan marayun tana mutinci da shi suna magana. Amman itada Amnah ne kawai ta tsana. Ta rasa wani dalilin ne oho. "Menene Nawraah?" Raudah ta tanbayeta cike da damuwa. Wasila dake kitse kan Amnah ma ta daga kai ta dubi Nawraah tana tanbayar ta itama, "Yanayinta ya canza kam wani abun ne Nawraah?" Nawraah ta girgiza Kai da sauri tana mayar da hawayen dake son bijere mata ya zuba tace, "Ko daya.... Kawai dai Ina mamakin abunda yasa faty bata son shiga harkata ni da Amnah abun yana damuna bansan ko mun mata wani lefin bane amma gaskia banajin dadi" Wasila da Raudah suka Kalli juna suna girgiza Kai "Ki ma dai na bari wannan abun yana damun ki. Normally Faty ta saba haka. Mu kara bata wani lokacin zatai adjusting don kanta" cewar Raudah "Toh Allah ya amince ", Nawraah ta amsa mata "Amin inshaa Allah.. kinsan yanayinne sai a hankali. Kuma kunzo Kun sameta alokacin da take kunci na zuciya. " "Subhan Allah meya faru wasila? " Wasila ta daga kai ta sauke cike da tu'ajjabi tache "Tun tana karama take gidan marayunnan, Don ta rigamu zuwa ma kusan ance sune fist set na wadanda aka bude gidan marayun da su. Duk Wanda suke tare yara alokacin haka aka dinga dauki 'dai 'dai dasu kowanne mutane sikace sunaso suka dauka Amman banda ita.... Labari yazo mana cewa koda yake ta gaya mana Muma alokacin da aka kawo mu. Take cewa batada saa . Ba Wanda ke kaunar ta da zai dubi maraicinta ya dauketa itama akai ta gidah tashiga ciki itama yau gashi ace tanada yan uwa. " "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun..." Nawraah ta fada tana girgiza Kai. "Ai abun akwai damuwa sosai. To haka shekarun sikai ta shudewa... Zuwanmu ba dadewa wasu zuriah suka zo haka kaman yare kaman yan kudu kudu dinnan dai. Amman musulmai ne Kuma suna jin hausa sosai suka ce suna so suyi adopting dinta suna son su mayar da ita yar su tunda basu taba haihuwa ba. Faty nata murna suka dauketa. To abu dai kamar almara washe gari Kiran sallar asubah na fari sai gashi sun dawo ita wai basa sonta gaskia, anan take suka dauki wasu yaran har biyu har yanzu Kuma suna wajen su. Babban abunda yafu damun ta ma shine cewar wai ita din yar tsintuwa ce baa san daga Ina zuriyar ta suke ba baasan daga inda ta fito ba. Kawai an ce an ganta acikin shawul tana jaririya..." "Hasbun Allahu Wa ni'imal wakil...Allah sarki Faty. Gaskia gaskia lamarinta akwai tausayi sosai..." Tamkar ance ta bude idanunta ta bude da sauri tana duban su. Ta mike daga kwancen da suke tayi kan Nawraah tana nunata da yatsa, "Ya akai? Gulmar me kike? Magana ta kuke ko? Wato ke har kin isa kin Kai kina zance na ko? Har tausayi na kike. Wacece ke? " Nawraah ta yi kokarin riko hannun faty , Faty ta fuzge da karfi ta fita.. suka bi bayanta da sauri dukan su banda Amnah dake wasa da kayan wasanta na mota da yartsana.. Can barandar sama faty tayi tana hawaye sosai, "Gwara ma na mutu kowa ya huta. Gwara ka na mutu na bar muku duniyar kune yayan da ake so. Kuna da iyayen kunada masu son ku" Magana take sosai da karfi har ta karasa wajen benen barandar karshe daga ita sai Katanga ana hango gidan mutane na unguwar "Faty dan Allah kiyi hakuri" Nawraah ta shiga nanatawa ganin fatyn na niyar jefaa kanta kasa. "Kun tsane ni. Badai nice kuke tausayi ba? Nice marar gata acikin ku, ni ce marar asali ko? Banza a wofi, To albishirn ku zan bar muku duniyar sai ku kwadanta ku ci" "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun faty meye haka? Ina mike da gata? Duk rashin gatar ne ya sa muke anan gidan gaba daya. Yadda baki da iyaye haka dukkanin mu muke.Na sha sanar da ku, musanman ke ba sau daya ba ba sau biyu ba, Ni tsabar rashin usuli ma daga titin da mota ta kade iyaye na nice nayi rai, mutanen wajen sune suka kawo ni nan gidan marayun kasancewar baa san yan ina bane mu , kawai mun taho a titi a motar haya aka samu hatsari kowa ya rasu na motar sai ni da ke da sauran kwana agaba... Toh dukkanin mu Faty, Jirgi daya ne ya debe mu..."Raudah ta fada da karfi tana runtse idanunta "Faty na dan Allah kiyi hakuri kinji? Wallahi Muna kaunar ki sosai...kamar yadda Raudah ta fada, Dukkanin mu nan baki daya bamu da wani gata sai Allah mahaliccin mu. Zan iya cewa ma kinfini gata, don kuwa ni gidan marayun ne dakansu suka dakkoni suka kawo ni cikin ku, kasancewar mahaifiyata ance ina karama ta rasu batada ishasshen hankali acikin kasuwa muke rayuwa. To faty tsakani da Allah wannene yafi wani gata acikin mu? Na sha gaya miki. Munyi zantukan nan ba sau daya ba tun ma kafin zuwan su Nawraah. Kowa da yadda Allah ya Kadarta masa rayuwar sa. Idan mukayi hakuri sai mu cinma burin da muke fata agaba... "Abu na biyu, Nawraah ce take cewa yadda bakya kula su abun na mata video tana so ku dinga mutinci kamar yadda kik1e da kowa" Faty ta juya ta dube su tana girgiza Kai tache, "Komai ta hada, makarantar yan gayu, kawaye irin ku, kawaye acikin makarantar gayun da suke, ga yan uwa tana dasu na ciki daya dana jinin zumunta. Dole ai taji tausayina saboda ni yar tsintuwa ce banda kowa da komai" Nawraah na goge hawayen ta tana karasa matsawa wajen Faty tace, "Wallahi kilama kin fi ni gata, ni da kike gani rayuwata gaba daya data yan uwana acikin hatsari da kunci take, hakika Muna da iyayen a baya. Amman Allah ya karbi abunsa. Ya zama na sai mu da yayan kadai, Shi yake mana komai shine bango majinginar mu. Shine komai namu na rayuwa. Wallahi bashida lokacin kansa sai namu. Mutuwa tazo ta sake mana yankan kauna ta dauke shi. Ya zamana sai ni da Amnah da yayan mu ashfeef. Yan uwa baki daya sun juya mana baya duk wata kadara ta mahaifin mu an kwaceta saboda bamuda arziki. Na takaice miki zance ni da Kai na na kawo mu nan gidan marayun nace zamu zauna saboda bamuda inda zamu zauna. Faty har zaman daki daya tare da tumaki da kiwo mun yi. Ba window a dakin haka muke kwana ba wajen wanka a waje mukeyi, muna karewa da zani, Ba wajen bandaki sai dai muyi a leda mu jefar, Abinci baka samu. Baki daya ba kwanciyar hankali.Yan uwan iyayen mu baki daya ba sayi damu. Dukkan su kowanne yaki amincewa ya dauke mu, mu zauna awajenn sa. Baki daya suka ciremu daga cikin ahalin su. Mutum daya ne zakka acikin su, yana zuwa shi wannan bayada halin rike mune da tuni ya rikemu sai dai Kash, baiyi sa'ar matar aure ba, Faty, Cikin kankanin lokacin da baifi shekara ba da kwanaki. A kub'i a kub'i Allah ya amshi ran iyayen mu da yayan mu baki daya ni da kike gani dawowa nan muksi daga baya lokacin iyayen mu na darai. Asalin mu yan yankin bunza ne...... Zuriyar hamidniyya lebanon. Idan kina raayi Kuma kina bukata. Ni Nawraah zan zamar miki kanwa agare ki da yardar Allahzakuma ki same ni me cikar alkawari. Wallahi summa tallahi bantaba ji na tsaneki ba a raina faty, Alkhairi ne kawai ya hada jini na da naki. Don naki jinin a tsaneni ko a tsameni ace baaso. Nafuson na zauna da kowa lafiya domin baki daya duniyar kankanin lokaci ne mai wucewa cikin yan kalilan dakikai " Faty ta sharce hawayen ta da bayan hannunta tana duban Nawraah. Ta girgiza Kai tana hawaye sosai tace, "Ban tsane ki ba nima haka zalika... Kawai banason na sake sabawa da wani ne azo a rabamu daga karshe... Kinganni nan banda saa. Dani aka dawo wannan gidan marayun da sauran yaran dika aka dinga dauki dauki daya daya aka Barni ba Wanda yake so na. Ba Wanda yake son hada zuriyar da son daukata, gaba daya kan baa so na, an dauke ni ma an dawo da ni haka kawai. Wannan abun yasa na tsani komai. Baki daya dukkanin lamurana suka fita da Kai na. Babban abunda yafu damuna ma irin nidin yar tsintuwa ce da batada usuli gaba daya kowanne acikin ku maraya ne. Amman ni fa? Bansan kowa ba. Kilama cikin she.... "Shhh karki karasa Faty. Kedin cikakkiyar mace ce me cikar albarka da alkhairi Wanda Allah ya halitta da so da kauna... Yadda kowa yake haka kike. Kilama kin fimu kusanci wajen Allah. Wallahi faty. Da ace kana iya tsara rayuwar ka daban kayo rayuwar ka smoothly ba wani matsala lokaci daya masifu suka dinga faruwa kinji Allah! Da irin rayuwata a baya. Wallahi zon fison ace irin rayuwar ki ce dani. Banda kowa bansan komai ba. Wallahi sai yafu mun Amman astagfirullah ni da kike gani Ina cikin wata irin rayuwata da yan uwana biyu da suka raye, Amman nasan da yardar Allah. Allah bazai bar mu dukan mu da ku haka ba, inshaa Allah nan da kankanin lokaci komai namu zai zama tarihi Kuma zaku zama yan gata kamar kowane 'da dake gaban iyayen sa." Faty ta yi murmushi tana girgiza Kai. Nawraah ta dubeta itama tana murmushin taci gaba da cewa, "Saboda ana gani a films suna fadawa daga dogon gini su mutu sunyi commiting suicide, saboda depression, shine kike son gwadawa. ? Karki sake sudin basuda imani ne tunda ba musalmai bane. Amman kowane tsanani yana tare da sauki inshaa Allahu wannan rayuwar komai zai wuce Allah daya san damuwar mu shi zai yaye mana ita. Amman da ache yanzu kin fada kinga kin mutu kafura kenan. Wadda bata yadda da kaddara ba. Amman idan kika hakura kika fawwalawa Allah lamuran ki to zaki sha mamaki Allah, ki rike karatun alQur'ani, Sallar nafila data farilla, azumi, addu'oi, da istigfari, ki rike 'suratul Duha' surah ce mainly da akayita akan yaye damuwa... Khairan inshaa Allah" Da sauri faty ta sauka daga kan yar karfwn katangar ta nufe su da sauri. Suka rungumeta gaba daya suka koma barke da kuka alokaci guda. Duk abunnan da suke yi, hajia Qibdiyya data futo daga gidanta tana tsaye tana jinsu tiryan tiryan. Hawayen data makale ne ya zurara daga idanunta. Ta nufi kofar shiga gidan marayun bakinta dauke da sallama. Mai gadi ya mata bayani ya rubuta komai ta shiga ciki har ofishin mai kula da wajen baki daya. Bayan sun gaysa ne hajia Qibdiyya ta fadi abunda ya kawota daga karshe ta Karkare da.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/3, 9:35 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _15_ ::::::::: "Ina son idan har ba takura, Zan dauki nauyin karatun wadannan yaran yammata har ya zuwa lokacin da zasu kammala inshaa'Allahu." Mai kula da gidan marayun ta kada kai tana murmushi tace, "Mashaa Allahu! Allah yabaki ladan temako Aameen. Muna godia sosai kina aiko mana da kayayyaki da gudunmuwa kala kala kama daga abinci, suturu, da sauran su duk kuwa da bamu taba ganin juna ba sai dai afadi sunan ki ko na mai gidan ki. Allah ya saaka muku da mafificin alkhairin sa Aameen" "Aameen Yaa Rabbi...Aaameen" "Yaran dai ina tunanin su Raudah ne.. su biyar ne a dakin. Raudah, Wasila, Faty, Nawraah da kuma karamar kanwar ta Amnah. " Hajia Qibdiyya tayi shiru tana nanata sunayen su akan labbanta. Nawraah? Amnah? Tabbas yayi shige da sunayen yaran marigayiya malama Hindu. Matsalar daya bata san su a fuska ba yanzu. Tayi tayi tagan su Allah baiyi ba. Malama Hindu na cewa zata kawo mata su da yardar Allah. Zuwanta na farko ne dai ta taba ganin su lokacin data je sayan awara suna kanana... "Toh shikenan. Koma su nawa ne dai. Ba zai gagara ba inshaa Allah. Ina fatan sun kammala sakandire ko?" "Eh daya daga ciki ma tana jami'ar dake daga baya tazo. Su dinne dai basa yi su ukun. Sai karamar kanwar ita Nawraah din. Tana yin primary din dake cikin nan gidan marayun wato "home school" "Mashaa'Allahu... Idan ba damuwa ko zan san abunda suka karanta bangaren science ne ko art ko accounting" "Okay to ranki ya dade. Bari na kirawo su ko?" "Toh shikenan ba damuwa.." Matar ta tashi daga kan kujerar ta tana gyaran zaman hijabin jikinta ta futa zuwa dakin su Raudah. A hangar dakin na su ta hango su zasu shiga ciki. "Kuzo nan" Jikin su ya dau kyarma dika suna tunanin ta jiyo abubuwan da sukayi, "Ma dan Allah kiyi hakuri" "Da akayi me? Alkhairi ne yazo kuzo office yanzu. Ah tsaya kafin sannan ku nawane a terrace din sama kuke magana?" "Iya mu kadai ne Ma. Ni sai wasila da Nawraah mu hudu ne kawai. Don Amnah tana daki muka bar ta" "Okay kuzo office yanzu harda Amnah din" tana karasawa ta juya ta nufi ofishin ta Suka tsaya suna kallon juna. Faty da jikinta baki daya yadau kyarma ta dube su tache, "Allah sa ban janyo muku wani babban lefin ba. Amma me Amnah zatayi acikin mu? Kar dai" Wasila ta katse ta tana daga hannu. "Karma ki kawo wannan maganar" "Me kike nufi wata magana?" Nawraah ta tanbaye su itama jikinta ba dadi "No wai ko tana tunanin an samu me daukar mune ko Amnah akeson ayi adopting" "Me? Ina bazai yiwu ba ai" Nawraah ta fada da karfin gaske ta shiga daki ta riko hannun Amnah ta zura mata hijabi "Ina zaki?" Wasila ta tambaye ta "Zuwa zanyi nace daga yau munbar gidan marayun don ba zaa rabamu da yan uwana ha. Dan bamuda matsugnin zama ne daman muka zo nan din, Amman bamu zo dan mu raba kawunan mu ba" "Chill. Ba abunda zai faru inshaa Allah. Maybe wani abun ne na daban" "Koma menene dai kuje muji ko" Gyada Kai sukayi atare suka nufi office din bakunan su dauke da sallama. Hajia Qibdiyya na zaune tana danna wayar dake hannunta. Sanye take cikin wata rantsattsiyar abaya data sha ruwan stones da sukayi matukar Kara mata kyau . "Assalamu alaikum..." Suka hada baki wajen yin sallama alokacin da suka karasa shiga ciki "Waalykm Salam" hajia Qibdiyya ta amsa musu tana ajiye wayar da take dannawa akan cinyar ta "Ina wuni? " Suka shiga gayshe da ita daya bayan daya. Ta amsa Wa kowanne da fuska a sake tana murmushi tache, "Sannuku yammata adon gari. Allah ya muku albarka" "Aameen " suka hada baki wajen amsa ta.. "Ranki ya dade gasu nan. Da farko dai kusan dukkanin kayan masarufi dana suturu da magungna Kai harda furnitures na cikin wannan gidah na mu na marayu me albarka. Wannan baiwar Allah na cikin mutanen da sukafi bada gudunmuwa aciki, Kuma ko sau daya bata taba zuwa da kanta ba sai dai aike itada mai gidanta. Ubangiji Allah ya Saka musu da allhairinsa. Wannan gidan Mai kallon mu shine gidan su. Ta futo tana shawagi ta saurari abubuwan da kuke fada. Ta Kuma yaba da hankulan ku sosai. Don haka ku sake mata godia zata dau nauyin karatun ku na jami'a tundaga ranar da zaku fara har ya zuwa sanda zaku kammala " "Mashaa Allah. Allah ya Saka da alkhairi" "Mungode Allah yasa kudi haka" "Allah ya biyaki da gidan aljanna" "Allah ya kara arziki Amin" Suka shiga yi mata godia daya bayan daya. Hajia Qibdiyya tayi murmushi kawai tana duban Amnah ta mika mata hannu ta rikota, "Ya sunan ki?" "Amnah" "Mashaa Allah... Sunan yan gayu" "Ranki ya dade itace karamar da nake gaya miki. Ga yayarta nam. Sunan ta Nawraah, wannan Kuma sunanta Raudah, wannan itace wasila. Ga Kuma faty nan daga gefen ki" "Mashaa Allah. Duk gasunan nagansu. Allah ya muku albarka ya raya ku, ya tsare kuruciyar ku har girman ku Aameen" "Aameen Aameen" suka hada baki wajen amsata "Allah ya jikan mahaifan ku. Allah yabamu iKon cigaba da kulawa da ku" "Aameen Yaa Rabbi" "Me kika karanta ke... Raudah ko?" "Eh nice Raudah. Art na karanta" "Mashaa Allah! Sai ke wasila ko?" "Eh sunana wasila. Nima art din na karanta" "Mashaa Allah ga Kuma faty ko?" "Eh sunana faty. Nima art dinne" "Mashaa Allahu. Ke Kuma Nawraah ko, kece kike jami'ar ? Wacce?" "Eh Nawraah. Nan jami'ar Alharamein university nida wata yar uwarta aka bamu scholarship da yayyan mu maza biyu" "Mashaa Allahu. Waye ya dauki nauyin karatun naki?" "Wata mata ce... Kaman tanada babban matsaayi a makarantar haka. " "Okay to alhamdulillah.. inshaa Allah Kuma sauran ku ukun inshaa Allah zamu muku gurbin karatu daga Monday dinnan ma sai ku fara zuwa. Idan tazo Nawraah art kike ko science course ne?" "Criminology ne. Social sciences. Art kenan " "Yauwa ai shikenan sai a Saka su a department dinku tunda dama first semester kuke ba?" "Eh" ". Sai Amnah Kuma akwai private schools masu kyau dake nan naduka crescent inshaa Allah sai a sakata aciki...." "Mungode Allah ya Saka da alkhairi...." Nawraah ta shiga mata godia. Sauran ma sukayita kara godia Hajia Qibdiyya nata kallon Nawraah baki daya kaman malama Hindu take gani ta kasa hakuri ta dubeta tace, "Nawraah su wanene mahaifan ki? Shin anan naduka kuke Kuma?" Nawraah ta sauke zuciya tana duban kasa tace, "Allah ya musu rasuwa dukan su, eh a naduka zone muke Amma" "Okay mashaa Allah. Naduka zone? Kinsan gidan da ake awara ?" Nawraah ta daga kai da sauri ta dubi hajia Qibdiyya tache, "A baya ko yanzu?" "No a baya ... Awarar tayi tashe sosai. Daga unguwanni kala kala ake zuwa har layi akeyi" Hawaye ya taho mata idanuwata suka ciku taf ta gyada Kai tana katse shi kar ya zuba tache "Eh na sani.... Gidan mu ne" Hajia Qibdiyya ta mike daga zaunen da take ta taka gaban Nawraah tana dago da fuskar ta tace, "Nawraah! Nawraahn malama Hindu?.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/3, 10:46 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _16_ ::::::::: *Dimmmm* naura taji baki daya rassan jikinta sun amsa, Idanuwanta suka dauke ganin su na yan wasu dak'ik'ai. Yayinda jinta ma ya dauke dif. Kafafunta suka gaza daukar nauyin gangar jikin ta. Sunan marigayiya ummy su data kira yasa kwakwalwarta tuno mata baya. Alokacin da suke zuri'ah daya suna raye dukkanin su. Abbieyn su marigayi junaidu da ummyn dinsu malama Hindu. Da babban wansu mai kaunar su marigayi Hamma Ashir. Wasu hawaye ne masu dumi suka shiga yi mata reto akan kyakkyawar fuskar ta. Hajia Qibdiyya ta sanya hannu ta janyo Nawraah jikinta ta rungumeta tana bubbuga bayanta, "Kuka? Dan Allah kibar kuka Nawraah. Wallahi kullum Allah ne shahidi cikin neman ku nake. Na rasa samun lambar wayar ku. Idan na kira akashe. Na tura ance mun kunbar gidan nan. Yanzu Ina yayyun ki biyun? Ashir da ... "Hamma Ashfeef" Amnah ta karasa mata itama tana duban yayarta Nawraah "Eh Ashir da Ashfeef suna Ina? Mahaifin ku da baki daya dai ina kowa yake? Meya sa kuka dawo gidan marayu Nawraah? " ta daga fuskar Nawraah dake zubar da hawaye sosai. Jijiyoyin kanta sun futo radau radau agaban goshin ta.. "Eh Nawraah? Meyasa? Kiyi magana kinji?" Nawraah ta shiga girgiza Kai tana janye jikinta daga na hajia Qibdiyya ta kifa kanta a bango tana kuka sosai Hajia Qibdiyya ta dubi su Raudah da shugabar gidan marayun tache, "Nasan su. Mahaufiyar su munyi zaman mutinci da ita sosai. Tafiyar da mukai kasar waje lokacin Banda lafiya naje haihuwa. Allah beyi zan dawo mu ganaa ba d'an dana haifa ya rasu acan na hadu da cuta babba. Sai da muka kara sabon zama na wartsake tukun sannan muka dawo ake shedamun ta rasu. Daga haka Kuma dif nadaina jun komai, ko yaushe da tunanin yaran nan nake kwana nake tashi. Kai subhan Allah. Mai rai ba abakin komai yake ba. Alhamdulillah babban burin da nake fata ya cika. Yau gani ga iyalan marigayiya Hindu. Allah ubangiji ya jikan mahaifiyar ku. Allah ya baku hakurin rashinta Allah ya muku albarka ya buda muku kofofin alkkhairinsa Amin" "Aameen Aameen" suka amsa baki daya Shugabar orphanage din ta kada kai cike da rudani da tausayin Nawraah ya sake kamata gaba daya tace, "Nan tazo itada wannan kanwar tata, Kann dan Allah sunaso su dawo nan gidan marayun basuda kowa su kadai ne nace Ina yan uwan ta tache babu. Sai yayanta daya nace taje ta taho dashi suka cike komai suka zauna anan din. Amman ta shedamun cewar wata mata ta basu tallafinn karatu kyauta a jami'ar nan ta kudi ta naduka. Don haka zasu fara zuwa. Haka din kuwa akayi. Ko masu zuwa musu visiting dinnan ziyarar duk sati ko ta litininn wani mutumine yake zuwa nan din haka ya manyanta shine kadai nasan yake zuwa wajen su su gaysa ya tafi. Allahu Akbar rayuwa kenan. To ubangiji Allah ya jikan musumalmai baki daya. Allah Kuma ya kyauatata namu zuwan amin" "Aameen Yaa Rabbi. Aameen. Amnah sannu Amnah Ina hamman ku?" "Hamma ashfeef? Iya gareji" "Bashi ba dayan hamma" Nawraah da ta samu nutsuwa kukan da tayi ta sharce da kasan mayafin jikinta ta juya tana duban hajia Qibdiyya tache, "Ummy ta rasu, abbiey ya rasu, hamma Ashir babban wanmu ko? " "Eh shi, shi yana Ina? Inata Kiran wayaar sa a akashe" "Ya rasu shima" ta amsa mata a sanyaye "Ya rasu?" Hajia Qibdiyya ta tanbayeta dafe da hannuwa a kirji yayinda idanuwanta suka furfito waje. Baki daya al'amarin ya girgiza ta, Ta dubeta tache, "Meya faru da shi innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" "Ya rasu..." "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Ina kawunan naku suke Nawraah?" Nawraah tayi murmushin yake tache, "Suna nan kalau" "Duk ba Wanda ya dauke ku acikin su?" "Babu " "Kai rayuwa. Wato zumunci ya zama sai ana raye ake dakai da iyalan Ka, idan ka rasu kuma mantawa ake da babin ka, yanzu zumunci sai bare ya maka abu na jininka ya guje ka. Rayuwar nan gaba daya sai du'ai ubangiji Allah yasa mu dache kawai" Baki daya jikin yan wajen sai yayi la'asar. Kwarai matukaa rayuwar su Nawraah abun tausayawa ne. Sai dai kowane dan Adam lullube yake cikin rigar mutuwa. Babu Wanda zai tubeta kuwa duk tsananin mulkinsa ko sarautar sa bare nasabar Sa. Hajia Qibdiyya ta share hawayen ta da tissue din data zaro daga cikin jakarta ta sake nannado wata ta nufi wajen Nawraah ta kama hannun ta ta sanya tissue din tana goge mata fuska tache, "Kiyi hakuri kinji? Wannan babban rashi ba ku kadai ya taba ba har da mu baki daya Allah. Mahaifan ki yan albarka ne Kuma da yardar Allah dukkanin su harda hamma Ashir din aljannatul firdaws ce makoma agare su, ki bar kuka kinji? Adduoin ku kawai suke bukata. Kinji Nawraah? Allah ya miki albarka. Kin sheda ni kuwa? Lokacin dana fara ganin ku baki zama yammata haka ba tubark Allah kin tuno wadda kuka sayowa lemo da ruwa kuka kawo mun ummyn ku tasa kuka karbo?" Nawraah ta daga kai da sauri tana murmushi tache, "Inda ummy ta fara aiki" "Kwarai kin tuno.. alhamdulillah! Allah ya karba kukana . Kullum sai na roki Allah ya bayyana mun ku. Gashi alhamdulillah cikin sauki na hadu da ku" Nawraah tayi murmushi kawai tana sadda kanta kasa. Hajia Qibdiyya ta dauki sunayen su Raudah gaba daya tace ranar Monday su fara zuwa jami'ar Alharamein din su fara daukar darasi. Komai da komai zata saka a musu kyauta kar su damu ta Kuma ce zaa sauyawa Amnah makaranta a sakata ata kudi dake nan kusada jami'ar. Sun mata godia sosai. Sun Kuma ji dadin babban abun alkairin da tayi musu. Ta Kuma yi alkawarin kara dakunan kwana a gidan marayun da sauran kayayyakin da ake bukata. Sai data tabbatar ta kammala komai tukun sannan tabar cikin gidan marayun ta koma nata gidan cike da farin cikin ganin su Nawraah. Sai dai wani bangare na zuciyar ta na mata radadi ciwon rasa rayuwar Ashir. Ta tausaya musu kwarai matuka. Domin ba sau daya ba lokacin da malama Hindu na raye tana gaya mata yadda yaron nata ke tsaya akan yan uwan nasa dukan su . ===== Sannu ahankali haka rayuwar taci gaba da garawa. Hajia Qibdiyya taso ta dawo da su Nawraah gabanta. Amman Nawraah taki fafur tace zaman su agidan marayun ma yayi Allah ya Saka da alkhairi Amman duk da haka hajia Qibdiyya bata hakura ba sai data sauya musu gadaje aka Kara ac ta tsaye da fanka. Kuma kullum sai an kaiwa gidan marayun lafiyayyan abinci mai rai da lafiya, tana basu kulawa sosai ta inda basa zato .. A haka rayuwar taci gaba da tafiya. Har su Amnah suka kammala level one suka shiga two, two dinma sunyi nisa sosai sun shiga three mashaa Allah sunada matukar kokari da kwazo baki dayan su... Gefe daya soyayya ce tacacciya marwaan da Nawraah suke ginata akan gaskia da lumana. Marwaan nata kokarin samun iyayen sa don gaya musu shi fa ya tsayar da matar aure tun da yanzu shi da su Anees suna ajin karshe na kammala jami'ar gaba daya. Dama sun 'dara su Nawraah da aji daya... ::: Tana zaune bayan ta kammala karanta alQur'anin da ke gabanta ta ajiye shi. Wayarta ta janyo dake kusa da ita. Tayi murmushi tana tuno sanda hamman su Ashir ya bata ita yana ce mata, "Ba nisa zanyi ba yanzu zan dawo inshaa Allah. Ungo rike wayar nan taki ce. Ki dinga browsing na assignment da ita idan kin fara jami'a..duk rintsi duk wuya kada ki bari wayar nan ta subule daga hannun ki. Kar ki bawa kowa, Na roke ki da girman Allah kuma recordings din wayar nan kada ki jisu har sai kin shiga aji na biyu zaki shiga na uku, sai na hudun kammala jamia kinji ko? Allah yabada saa" "Hamma meye haka kamar Wanda zaiyi tafiya ba dawowa? Nagode Allah ya saka da alkhairi Amin" "Aameen ya Hayyu waayum. Sai na dawo." Wasu hawaye ne sirara suka shiga kwarara daga idanuwan ta. Ta sanya bayan hannunta tana share su. Zuciyar ta na mata zugi da rada'di... "Su waye suka kashe ummy........? Da me zan fara?" Ta tanbayi kanta a kasan zuciyar ta tana sauke gwauron numfashi mai tafiyar harshen damo!!! _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/4, 8:55 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _17_ ::::::::: Agogon wayar ta ta kalla. Ranar ne bikin 'yayan hajia Qibdiyya mace da namiji da zata aurar. Baki daya batason halartar taron, sai dai kuma hajia Qibdiyya ta taka muhimmiyar rawa acikin rayuwar su. Su Raudah tuni sukayi gaba su da Amnah. Itace kawai tace zata zo daga baya kanta na dan sara mata. Badan taso ba ta mike tsaye tana rage kayan jikinta hadi da daura zani ta shige bandaki bakin ta dauke da addua. Wanka tayo ta durje jikinta sosai, sannan ta daura alwala ta fito ta fara shafa mai ta gama komai dai ta zura wata doguwar rigar abaya ja da suka saya a gwanjo kwanakin baya itada su Wasila... Ba tai wata kwalliyaa ba. Don ba mai san kwalliyar bace daman, Ta dai shafa farar hoda da kwalli. Ta kuma zizara jan jambaki a bakinta kadan. Duba da dama labban nata jajaye ne... Ta yane kanta da mayafin rigar ta rike yar wayarta a hannun ta da purse mai dari shida aciki kudin ta. Kai tsaye ta futa daga gidan marayun zuwa bakin titi tana tafe tana karanta Invitation card din bikin da ke rubuce da manyan baki na, "Biki buduri burede... Hajia Mariyatul Qibdiyya (Mrs Abubakhar dollars) na gayyatar ki zuwa shagalin bikin yayanta: Abubakhar Abubakhar dollars (junior) da kanwar sa Hayfa Abububakhr dollars. Ranar juma'ah karfe hudu na yamma idan Allah ya kai mu a grand marquee na naduka apple crescent...." "Okay bama nisa kenan?" Nawraah ta fada tana mayar da katin cikin jakarta. Ta janyo face mask dinta tana kokarin saka shi. Daman futowar ta yake jiran yana ganin ta futo ya sauke ajiyar zuciya yana lunshe idanun sa. Ya samu kansa da dukan sitiyarin da ya jingiran da kansa yace, "Alhamdulillah...." Ba kadan ba tayi masa kyawu, tafiya ya shiga yi ahankali da motar tasa. Ji yake inama halaliyar sa ya karasa ya dakkota cak ya zura ta a mota su tafi. Amman yasan ko kallo bai isheta ba saboda ta riga ta san yashi acikin sahun mutanen da bata kauna. "Taya zaki gane ba kiayyyar ki nake ba Nawraah?" Ya tanbayi kansa yana girgiza Kai kawai ya sake cewa a kasan makoshi, "Kaunar ki ce sanadi .... Kaunar ki ta gama gauraye ilahiran jikinta da tsohon Nawraah. Ina miki kaunar da ban taba yiwa wata ya maceba. Bansan meye so ba sai akan ki. Bansan meye kauna ha sai akan ki zuciyata da gangar jikina sun rigada sun dauki ragamar kaunar ki baki daya, ya zanyi kisan Ina cikin wani hali Nawraah...?" Ya karasa jan sunan nata cikin wata iriyar muryar dake bayyana tsantsar damuwar da yake ciki na son kasancewar ta a tare da shi, a matsayin sahibar masoyiyar zuciyar sa... Yana daga gaba ya dan tsaya yaga ta tare dan adaidaita sahu ta fito da katin bikin gidan nasu tana nunawa dan sahun da alama kwatance take masa. Dan sahun ya karba ya karanta yana nuna titi . Suka gama ciniki ta shiga, Anees na jin inama shine suke magana haka ba dan adaidata sahun ba. Ya sake sauke katuwar ajiyar zuciya. Yabi bayan su da motar tasa. Sannu ahankali haka suka karasa wajen taron. Taciro kudin sa ta mika masa ta shiga wajen taron bayan security/bouncers sun karba katin bikin a hannun ta. Sun Kuma scanning jakarta kar ashigar da wani abun saboda tsaron duk Wanda zai shiga sai da aka masa haka. Ciki harda Anees daya fita ya mika nasa katin shima ya shiga bayan sun gama chaje shi. Wajen taron ya hadu fiye da yaddaa baki zai fada. Hakama yafi karfin girman yadda alkalami zai rubuta. Mai karatu dakin wurin taron bikin ya kai koluluwar karashen kyau tamkar a kasashen turai. An sake kawata shi da uban su decorations da sukayi matukar karawa wajen kyau.. Nawraah nata wulkita idanu inda zata hango su Raudah, can ta hango su bayan sun kira ta a waya suna daga mata hannu. Tayi murmushi ta karasa wajen su tana daria. "Jirgin dankaro" cewar wasila ta na yiwa Nawraah harara da wasa "Tuba nake mutane na" Nawraah ta rausayar da Kai tana murmushi Amnah ta nufeta da sauri ta rungumeta tsam ajikin ta. Nawraahn itama ta sake kankameta tana sakejin dumin jikin yar uwar tata "Kinsan gwara da sai yanzu kikazo. Wallahi mu da muka zo da wuri mune farko sai dj dayazo ba dadewa" faty ta fada tana daria Nawraah ta fashe da daria itama tana jan kujera ta zauna tace, "Ai nida nasan halin bukukuwan mu kullum cha ake no African time. Amman ko yaya dai sai kinga an bada lokaci. Shysa na tsaya na shirya da wuri... "Kije ki gayshe da hajia. Tun dazu take zuwa wajen nan tana Ina kike? Muka ce baki karaso ba" "Haba dai?" Nawraah ta fada tana waiwaya wa. "Allah kuwa gata can daga can a tsaye tare da wasu" "Bari na je na gayshe ta. Zo ki rakani Amnah" Nawraah ta rike hannun Amnah suka karasa har inda hajia Qibdiyya take a tsaye itada wasu mata da suke wajen. Sai data bari sun kammala sannan suka karasa Tana ganin su ta nufe su da sauri ta rungume Nawraah ajikinta ta daga ta dubeta tanata murmushi Nawraah kunya duk ta kamata. Sam matar batada kyama irin na me kudin ko daga kai da dagawa. "Ina wuni Mami?" Ta gayshe ta tana sunkuyar da kanta kasa. Hajia Qibdiyya tayi murmushi itama tana rike da hannun su tache, "Alhamdulillah Nawraah. Ai har nayi fushi inata zuwa ana cemun baki karaso ba " "Yi hakuri Mami. Na dan tsaya ne na gama kintsawa" "Allah sarki mashaa Allah... Kun samu wajen zama?" "Eh mun samu Mami. Ina tare da su Raudah." "Eh eh eh haka fa. To zaa kawo muku komai inshaa Allah. Dan Allah ku tsaya kuci abinci kinji?" "Tohm Mami inshaa Allah" "Eh anjima idan an tashi zan sa a mayar da ku da yardar Allah" "Kai Mami ba sai kin wahala ba" "Wahala? Haba Nawraah ai ba abun wahala anan. Shi da ai na kowanne. Kuje ku zauna Allah ya muku albarka " ta karasa fada tana sake rungume su tsam ajikin ta. Ta yi saurin mayar da hawayen dake neman zubo mata. Duba da Nawraah yadda ta Kara girman itada Amnah sai suka sake juye wa sak mahaifiyar su malama Hindu. Kamar har ta baci. Duk abunnan da sukeyi akan idanun Anees daya seta su ya mayar da su tamkar tv din kallon sa. Yayinda kwayar idanun sa na motsawa ne kadai akan mutum daya wato Nawraah. Wani irin kallo yake mata tamkar zai mayar da ita cikin sa. Ta sake kyau kamar wata baturiya. Doguwa ce sosai tubarkAllah. Sannan halittar kirar jikinta ma mashaa Allah sai sam barka kawai. Tanada manyan gabbai sosai tubarkAllah. Ga yalwataccen gashin ta nan fam. Domin bayan hodar data saka ta dora mayafi sai da gashin nata ya sake tullowa ta kasa baki kanannade na larabawan usul. Itada Amnah sake lallabawa suka dakko wato zuriyar su ta hamidniyya Lebanon Kai kache renon gidan carpet ne masu shan cornflakes, Har ta fatar jikin su ma Kai kache yayan wasu manyan ne. Bugu da Kari Nawraah akwai tsafta. Da iya daukar wanka da kwalliya. Komai nata abun burgewane. Batada fada kowa nata ne. Ga darajta dan Adam ko mai kankantar sa. Tabbas wasu tun kan su rasa rayukan su a doran duniya ake fadan halayen su na kwarai ko akasin haka. To hakan take akan iyalan marigayi junaidu da marigayiya Hindu. Hakika Allah ya jarbi addu'oin su na yara nagari. Domin tundaga kan Ashfeef da Nawraah zuwa Amnah dukkanin su nutsattsu ne masu dimbin ladabi da biyayya, wajen ibadah ma kuwa Alhamdulillah. Suna farko farko. Basuda wasu halaye gurbatattu yau da zaa ce Allah wadaran su. Kowa yabon su yake lungu da sako dukkanin inda suka shiga. Anees ne ya shiga da su. Yayan sa junior da yayar sa haifaa itama da angonta. Mashaa Allah. Suka shigo atare cikin wata waka mai take ahankali ba sauri. Hajia Qibdiyya da kanta takira su Raudah tace suzo su dau hoto da yaran nata. Gwanin ban sha'awa. Haka da akazo rabon abinci ma ta kan teburin su tasa afara raba komai harda tabo savouneirs na bikin. Sunci sun sha sun gyatse, mashaa Allah. Da lokaci yaja kuma tache Anees ya mayar da su Nawraah gidah.... _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/4, 10:24 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _18_ ::::::::: Sallama sukaje suka yi mata. Ta sake rungume su daya bayan daya tana shi musu albarka kowanne tana Kiran sunan sa. Taji dadi sosai da suka karbi katin gayyatar da tayi musu na bikin 'ya'yan nata. Domin dukkanin su basuda wani hali marar kyau. Kowanne acikin su tun daga kan wasila zuwa Amnah sunada kyawawan dabiuu nagartattu masu kyau sosai. "Anees yana waje shi zai Kai ku. Ai kunsan Anees ko?" Suka daga kai gaba daya. Nawraah kamar ta fashe da kuka. Wannan dan wulakancin da baya magana ? Idan sukazo wuri ya tashi yabar gun, Koda tare su ke da marwaan. Gani take tsana ce kawai ko kyama suke masa, batasan so ne sanadin buyar da yake ba. "Eh mun san shi" ta fada dakyar tana duban Raudah. "Yauwa to yana waje. Wait Ina wayar ki. ?" Nawraah ta mika mata wayar. Hajia Qibdiyya ta zuba nambobin Anees aciki ta danna Kiran sa ringing biyu ya dauka tache, "Ga yaran da nace ka Kai su har kofar gidah nan banda gudu da mota please. Idan ka Kai su ka duba agidah akwai sauran motoci? Idan akwai akawo hudu nan please mutanen da yawa asamu a rage Wa mutane wahalar abun hawa" "Toh.... Ma... Mi" ya fada a rarrabe yana zare wayar daga kunnen sa. Tunda ta kira da lambar sunan Nawraah ya bayyana ta Truecaller da tayi saving da 'Nawraah Junaid' Nanata sunan yayi a saman labbansa yana murmushi. Kafin ya Kai hannun sa yana shafa rubutun dake dauke da sunanta ta a jikin screen din wayar tasa. Nan da nan yayi saving lambar tata da N ya kara emoji na zuciya da kwado❣️🔐. Ya langabar da kansa ajikin sitiyarin yana murmushi. Ji yake tamkar an amsa dukkanin bukatin sa da burikan sa, wai yau number Nawraah ce awayar sa? Kuma gashi Nawraah Zata shiga motars sa ya Kai su gidah? Wani murmushi mai taushi ya sake kufce masa. Ya murmusa kawai yana ajiye wayar akan saitin zuciyar sa. Daga kansa da zeyi kenan yaga futowar su Itace agaba itada Amnah kanwarta. Ta zare facemask din hannunta tana tafiya tana gyara zaman mayafin jikinta. Dama gashi akwai haske sosai awajen duk kuwa da dare ne Amman wasu irin fitulu ne suka dallare ko'ina da-dal da-dal tamkar rana mai tsananin kwalewa. Tundaga kan dan karamin bakinta dake dauke da labba jajaye. Zuwa siririn hancin ta dake da hujin hancj da barimar hancib agefen dama. Har ya zuwa manyan idanunta tubarkAllah dake dauke da kwalli. Zuwa girarta da ke cike da gashi tamkar zasu hade da juna. "Tsarki ya tabbtata ga Allah Wanda ya halarci wannan halitta tubarKAllah" ya karasa fada yana sake kurawa Nawraah idanu A haka suka karasa gaban motar rasa. Yayi hanzarin zare lock , wasila da Raudah da faty sukayi shigewar su baya suna mata daria. Takaici ne ya isheta ganin itada suka bari da shiga gaban gashi Raudah ta ja hannun Amnah sun shige baya duka. A kufule ta bude gidan gaba ta zauna tana waiwayawa baya ta dankara musu harara. Anees na hankalce da ita ta wutsiyar idanun sa. Dariya ta taho masa ya danne Kai yana zura mukullin motar hadi da tashinta bakinsa dauke da addua. "Sannu ku....." Ya fada a hankali yana karya kan motar. Suka dube shi dukan su. Kafin su fara gayshe da shi. Sai da Nawraah ta mula ta sha iska tukun sannan ciki ciki tache da shi, "Ina wuni?" Ya nemi magana a fatar bakinsa ya rasa ya kasa amsa mata. Gashi zuciyar sa na wani irin rawa tamkar Zata fado kasa. Muryarta kadai ta saukar masa da wani irin farin ciki daya kasa bayyana adadin sa, Amman haka kawai bakinsa ya masa bakin ciki yayi nauyi wajen mayarwa sahibar ransa amsar gaisuwar ta. Ta sake juyawa tana duban sa hadi da tabe baki ta hararo shi. Tana Kara kambama mamaki irin na rashin mutincin sa da tsanar da yake mata. Wato kowa ya gayshe shi ya amsa amman da ke ita ya tsaneta shine yayi shiru ya cigaba da tuki.. Anees kuwa kuka ne kawai ya rage baiyi na. Kwata kwata ya kasa mayar mata da gaisuwar da tayi masa, me zata kira hakan idan ba wulakanci ba? Ya sauke ajiyar zuciya yana girgiza Kai kawai. Ba wani abu da zai fada yanzu a yadda dashi. Jikinsa a sanyaye duk ba dadi haka ya karasa da su har unguwar su dai dai kofar gidan marayun na su ya faka motar. Suka fita dukan su. Banda kofar Nawraah data saka hannu zata bude tajita a rufe. "Dan ciremun lock" ta fada masa tana mai nuni da murfin dayaki murduwa. Yana sane ya saka lock din ya rufe. Wai dan ya samu yayi mata magana ya bata hakuri da ba halinsa bane shariya da sauran su. Amman baki daya gangar jikinsa ta hade Kai da fatar bakinsa sa, sum masa butulci sam ya kasa tabuka komai. Sai juyawa da yayi kawai ya zube mata manyan idanunsa tubarkAllah akanta. Ta kasa jure kallon da yake mata kamar zai cinye ta. Gashi dama wani irin idanu ne dashi tamkar yana bacci Kuma manya tubarkAllah. "Ka budemun mana." ta sake fada tana juyawa baya ganin su Raudah sun shige ciki sun barta "Naw.... Raaah" ya fada ararrabe yana jan kasan lebensa. Duban sa tayi da sauri Daman yasan sunanta? Ko da yake ai ko awajen mahaifiyar sa zaiji tunda tana temaka musu sosai wani abun ma shi ake aikawa ya kowa musu gidan marayun "Dan Allah ka budemun" ta sake marairaicewa tana kokarin bude kofar. "Bani minti biyu please" ya fada a wahale yana jinginar da kansa jikin sitiyarin motar. Zuciyar sa na harbawa cikin wani irin fizga da takeyi. Gumi na kokarin keto masa dukkuwa da na'urar ac dake bazawa a motar. Tarin kalamai ne na love confessions akansa da zuciyar sa, Amman ya kasa samun kwarin gwiwar gaya mata. Nawraah ganin abun nasa bana kare bane ta sake cewa "Zan fita malam" Bai ce komai ba. Ya Saka hannu ya danna wani button take kofar ta bude. Ta futa da sauri tana buga murfin motar da karfi hadi da hararo motar ta shige cikin gidan marayun da sauri. Ya dade a zaune amotar kansa akan sitiyarin har sai da ya tabbatar ya samu nutsuwa sukun sannan ya daga kansa. Saitin kirjinsa ne kawai yake masa nauyi mai wani irin radadi marar dadi A daddafe ya karasa gidah yaga akwai motoci biyu da direbobi. Nan take ya sanar musu sakon Mamin su. Daga baya shima ganin ba zai iya komawa can wajen bikin ba ya sauka daga motar ya bawa wani direba ya hau tasa suka koma can wajen bikin dan cigaba da jigila da mutane.. Yayinda shi Kuma ya karasa shiga gidah ya shige dakin sa direct bandaki ya fada yayi wanka ya dauro alwala ya zube akan gado yana sauke numfashi. Hannunsa dafe da saitin zuciyar sa dake masa zugi... ===== Koda ta shiga dakinsu sai data tabbatar ta bankawa daya bayan dayan su harara tukun sannan ta fara mita Suka fashe da dariya suna bata hakuri. Dakyar ta yadda ta sakkoo take gaya musu yadda akayi. Sunata cewa kila bashida lafiya ne waye waye. Ita kuwa Nawraah bandaki ta shiga ta sakeyin wanka. Tab sauyawa Amnah kaya zuwa na bacci tayi bacci.. Sannan itama ta koma nata gadon ta kwanta ba dadewa marwaan ya kirata suka sha hirar su take gaya masa yadda akayi. Yake sheda mata itama wajen mahaifan sa zashi yayi maganar ta azo a saka rana ayi auren su. Bayan ta katse wayar ne take gayawa su Raudah yadda sukayi da marwaan. Nan sukaita tayata murna suna tsallen ihu. Ranar duka dai baccin dadi sukayi baki dayan su musanman Anees daya samu kansa daga baya. Sai murmushi yake idan ya tuno yau yadau Nawraah amotar ya dawo da ita gida har sunyi magana ta fatar baki ma gashi har yanada number ta. Ranar dai har mafarkin ta sai da yayi da ita saboda tsabar zancen ta daya kasa curewa a zuciya da ran sa ::: Tana Kai Amnah makaranta ta shige library din makarantar su. Kasancewar akwai wani elective course da suke atare da Layla Kuma an basu assignment zasuyi presentation. Don haka tanata sauri ta karasa library din Sai dai Kash students sun cika shi ba masaka tsinke an hana shiga. Haka ta hakura ta koma wajen wasu kujeru tana jiran Layla. Wayarta ta janyo tanata dannawa. Can dai ta shiga cikin files din wayar tana sauraron wakokin ta na baya datayi recording. Wasu tayi dariya dan ta tuno yadda tayi recoding din wasu su sakata hawaye inta jiyo muryar yan gian su haka. Da haka har tazo kan wani recoding din wakar Maher Zain datayi agidan su dr bintu. Tana cikin jine ta fara jiyo zancen da sukeyi. Komai da komai da sanda ummyn su tabarar da plate din tana basu hakuri. Idanuwanta suka kawo ruwa. Ta mike da sauri tamkar an tsikareta tana tafiya hanyar gate. Ta samu waata kujera ta daban daga gate ta zauna tana cigaba da kunna abubuwa. Har ya zuwa videos gasunan Wanda Alhaji sambaso ke maganar komai da komai da sanda ya tura mahaifin su a baranda ya mutu. Hannunta ta saka akan bakinta jikinta sai rawa yake. Ta mike tsaye tana kyarma. Idanuwanta na futar da ambaliyar hawaye. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun.... Su suka kashe ummy... Suka kashe abbiey... Kuma suka kashe Hamma..." Juyawa tayi da sauri tana tafiya tana goge hawayen fuskar ta. Ta nufi gidan marayun da suke ta shige daki ta saka mukulli. Filla filla tayiwa wayar ta saurari komai taga komai. Fargaba, tsoto, karfin gwiwar atare lokaci daya taji sun kamata. Tashiga zagayen dakin tana nazari sosai kan yadda zata bullowa lamarin. Sai girgiza Kai take. Hawaye daya nabin daya... "Ni Nawraah... Nayi alkawari da yardar Allah sai karashen mugayen nan yazo inshaa Allahu.... " "I count all my hopes n you Nawraah... Kefin KWANKWASON JIMINA ce Nawraah, MAI WUYAR SHAFAWA" ta tuno kalaman da mahaifiyar ta da hamman ta ke yawan gaya mata. Tabbas inshaa Allah ba zata tankwaru ba sai taga karashen mugayen azzaluman da suka kashe mata iyaye da dan uwa... Littafi ta dakko da biro ta ajiye akan cinyar ta tana daga kanta sama, "Alhaji sambaso.... Dr abubuakhar dollars, Dr. Bintu... Hajia Qibdiyya... Alhaji ateeks... Waye shi?" Ta tanbayi kanta tana jijjuya shi.. :::: Zaune yake yayi zaman gurfane agaban su. Gabansa na dukan uku uku gefe daya kuma yanada babbar hujjar da zai bayar idan an hanashi yace, "Na samu matar aure ne... Anan cikin Alharamein university." Dr bintu tayi murmushi tana duban mai gidan nata tache, "Lalle mashaa Allah. Finally marwaan ana maganar manya" Alhaji sambaso shima murmushin yayi yana sakaace hakoran sa da toothpick yace, "Yar waye? Mulki suke takama dashi ko sarauta?" "Ba yar kowan kowa bace ... Cuz iyayenta ma sun rasu" "What?" "Nawraah mana.. daya daga cikin yaran da kika bawa scholarship ." Dr bintu na zaune sai ta mike. Alhaji sambaso ya dubeta ya dubi marwaan don baki daya ma ya manta wacece wata Nawraah. "Wacece Nawraah?" Alhaji sambaso ya tambaye shi yana duban Dr bintu mai dakin sa. "Alhaji Nawraah fa... Diyar Hindu mai aikin nan ta shekarun baya" Tana karasa fada Alhaji sambaso ya mike tsaye yana hade rai kamar tsohon zaki ya saka dan yatsa yayi nuni da marwaan cike da bacin rai kololuwa yace, "Idan ma mafarki kake gwara ka farka, idan tunanin kake gwara ka dakata. Kasan me ake nufi da kwarya tabu kwarya? Ina nufin ba Kai ba auren na kasa da Kai. Kaje ka nemo koma yar wacece na daga sashen masu mulkin ko sarautar zan aminta kayi aure, Amman ba wannan zuriyar kananan mutanen ba" "Ita nake so ita nake kuma muradin aura ..." "Idan anyi auren nan to ka tabbatar ba rai na. Ko bayan rai na akayi auren nan ban yafe ba wallahi. Gafara" ya Saka kafa ya shure cinyar marwaan ya wuce. Dr bintu ta sulale akan kujera gabanta na dukan uku uku. Marwaan ya mike cikin zafi nama yayi dakinsa da sauri Laptop dinsa ya ciro acikin akwati ya sanyawa dakin mukulli ya kunna laptop ya danno can file din daya yi masa maboya can cikin system din nasa.. Da code ma ya shiga ya bude shi ya fara kallon faifon bidiyon tiryan tiryan har ya zuwa sanda mahaifin nasa ya tura mutumin ta baranda ya fadi ya mutu... Daga kai yayi sama yana tunanin sunan, yana kuma fadan sunan a labbansa. Malam Junaid. Ah Nawraah Junaid... ? "What??? "Ya fada da karfi yana mikewa tsaye. Baki daya jikinsa sai yau kyarma.. Kenan dama mahaifin Nawraah . Babansa ya kashe? Salati ya farayu yana rufe bakinsa da tafun hannunsa. Yayinda jikinsa ya dau rawa lokaci daya tamkar mazari.. _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/5, 10:57 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _19_ ::::::::: Kansa ne ya fara masa nauyi yana masa wani irin zugi tamkar zai ballo daga gangar jikin sa ... Take kuma gumi ya shiga wanke masa ilahirin jikin sa. Gabansa na matukar razana yana bugawa da karfi Ya sanya hannun sa akan goshin sa dake tsattsagar da ruwa na tashin hankali. "Subhan'Allah!" Ya ambata a hankali yana rufe bakin sa. Baki daya lamarin ne yazo masa a baibai ce bai taba zato ko tsammanin haka ba. Yanzu ta Ina zai fara? Ina bakin zaren yake? Me ya faru da har mahaifin sa ya kashe mahaifin Nawraah? Duk wadannan tarin tambayoyin da ma wasu sune kunshe a asansajin kirjin marwaan . Kansa ya kulle sosai ya rasa wace madafa zai kama. Ganin bashida yadda zaiyi sai ya mike kawai ya futa daga cikin dakinsa zuwa sashen mahaifiyar su Yana zuwa ya kwankwasa mai aiki ta bude masa ya shiga. Zaune ya hango mahaifiyar tasu Dr bintu tana zaune akan kujera ta zabga uban tagumi. Sallama ya sakeyi a karo na uku sannan ta farga ta gyara zaman da tayi tana duban sa, "Ya akai?" Ta tanbaye shi tana sauke gwauron numfashi. "Akan maganar dazu ne" "Bakaji abunda mahaifin ku ya fada bane? Ni me zanyi akai?" "Maa Kisa baki manaa . Saboda Allah Ina kaunar ta Allah" ya karasa fada tana sosa keyar sa da alama baisan karashen zancen zai fita ba Dr bintu ta dube shi ta kauda kanta tana lankwasa yatsun ta tace, "Wannan magana ma a barta kawai. " "Ma please" "Abar maganar nan marwaan. SON RAI KO ZABIN IYAYEn (littafi na) ka zaka bi?" Bai amsa ba illa kasa da yayi da kansa. Don gaskia bayason ya rasa nawraahn yana son kasancewar ta mata agare shi. "Kayi shiru" "Ma ni dai nafi son na aureta" Mikewa tayi zata bar wajen ya rarrafa ya riko kasan dunduniyar kafafunta. Ta daga kai tana duban sa ranta a hade yake. Muryar sa na rawa da jikin sa ya shiga rokonta, "Maa! Dan Allah ki Saka baki na auri Nawraah. Kinji ma please?" "Sakar mun kafafu marwaan kafin ranka ya baci" Cikin haka sai ga sakkowar lily tana tafe tana danna wayarta. Ta dube su da kallon karin bayani. Marwaan da idanun sa suka cika taf da hawaye ya dubi lily, "Dan Allah ki tayani rokon su kinji?" "Meya faru?" Ta tanbaya kanta akan screen din wayarta "Wata maganar banza yake nan. Wai yanason aje anema masa auren yarinyar nan ta makarantar ku" Lily sanin Nawraah ce ta tabe baki tana turo shi gaba tace, "Kai ma dai yaya wannan yarinyar Ina Kai Ina aurenta. Well Maa ku ku kyale shi mana ya aureta" ta fadi haka daga karshe sanin zai iya yanka mata rashin mutinci idan bata goyi bayan sa ba daga baya. Dr bintu ta mike kafar tata ta shure hannuwan Marwaan ta bar wajen da sauri. Kai tsaye ta nufi dakin mai gidan nata Alhaji sambaso. Ta kwankwasa kofar ta shiga bakinta dauke da sallama Yana bakin gado a zaune ya dafe fuskar sa da dika hannuwan sa ya tallabe "Alhaji" ta kira sunansa tana zama akusa da shi Daga kai yayi ya dubeta yana mayar da kansa sama. "Alhaji yanzu ya zamuyi da yaron nan?" Daga kai yayi ya dubeta sosai yana cigaba da fuskantar ta yace, "Kinsan dai ko mai zai yi bazan bari ya aureta ba ko?" "Nima bana goyon bayan auren su gaskia. Duba da ni zan zama koma baya acikin kawayen mu. Kowacce yayanta bakaga wadanda suke aure ba. Ko Mulki ko sarauta ko shahararren yan kasuwa. Amman ance mu ga inda namu ya kare saboda Allah fa. Kana ganin hajia Qibdiyya ma dubi yaranta wadanda suka aura fa?" Alhaji sambaso ya nisa kafin yace, "Koma dai yaransu gayyan na ayya suka aura, Ni babu da na da zai auri wadanda basuda tushe na arziki mutanen da ba yan naduka bane zuwau ne fa. Haka kawai da jajibe jajibe masifa zai ce sai ita. Duk ke kika hada wadannan abubuwan wallahi" "Alhaji kenan, wataran idan kana magana Ina tunanin mantawa kake da bangaren da Kai ne ka gina shi. Ni meye nawa aciki?" "Ba ke kika jajibo su kika sasu a makarantar Alharamein ba ? Da bataje makarantar ba zasu hadu ne har yaji yana son ta?" "Alhaji kenan. Yau lefi nane kenan ko? To da baka kashe mata mahaifiya ba zaa kawo haka ne ma?" "Mu bar maganar nan ma. Aure dai ba za'ai ba ya hadiye zuciya ya mutu, Amma ba za'ai ba" "Yanzu Kai me kake gani? Meye abun yi?" "Bansani ba ai. Tunda ba karatu take ba yarinyar ko ta gama?" "Basu gama ba. Bakuma nasan ace wai sai illata ta shiga ciki. Kawai dai a raba su ta ruwan sanyi" "Meze hana ta dena zuwa makarantar gaba daya. Su koma can inda suka fito. Ko nawa suke bukata nizan basu. Su bar naduka gaba daya" Dr bintu tayi shiru tana sauraron sa har ya Kai karshe. "Kinyi shiru?" "Eh abubuwan nake aunawa ne. Sai dai ko takan auntyn nan tasu. Tanata Kirana na ma tana turo Sako bana amsata. Ta takura mun wallahi tana da cinkisa" "Yauwa to sai ki amfani da wannan damar ki hilaceta ta fadi abubuwan da suke so. Su tarkata su bar naduka. Idan ma wani garin sike so daban su koma. " "Toh zan je wajenta da safe inshaa Allah. Amma kafin sannan ni kuwa ya batun kadarorin Alhaji Abubakhar ya sake yin maganar ko kuwa?" Alhaji sambaso ya dubeta yana riko hannuwanta cikin nasa yace, "Ki kwantar da hankalin ki. Wannan zance fa ya rigada ya shude. Dubi tsawon lokacin da aka dauka fa? Baki daya ma ko zancen aka dakko baya cewa komai yace ya hakura . Na yiyyi yadda zan hilato shi ko naji cikinsa naga alamar bashida wani interest akai sam, don haka tuni nama Saka an sauya sunan komai zuwa nawa. Nan da watan jibi takardun zasu zama ready inshaa Allah. Suna fitowa Kuma sai visa zamu danje koda kasashe biyar ne haka zuwa bakwai mu danyi shekaru biyu dai muna touring kafin mu waiwayo gidah ko ya kikache?" Ya karasa fada yana sumbatar bayan hannunta "Hakan yayi Alhaji.... Allah ya kai mu" "Aameen Aameen" ya rungumeta a jikin sa tsam yana shafa gadon bayan ta.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/5, 11:16 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _20_ ::::::::: Sosai ta shiga nazarin yadda zata bullowa lamarin gaba daya. Wayar ta ta sake yin kukan agajin kira Wannan shine kira na hudu daya shigo bata dauka ba. Don haka ta janyo wayar tana duban sunan me kiran Layla ce Baki daya ta manta sunada aikin da aka basu da zasuyi. Wanda library din ya cika , Wanda garin dube dube acikin wayarta nan taci karo da abubuwan da suka daga mata hankali. Tunani ta shiga yi na yadda zatayi. Kafin ta sanya hannu ta kira laylan ganin Kiran ya katse bata daga ba Nan take sheda mata gata nan zuwa . Tattara takardun tayi ta chusa acikin yar karamaar jakar dake hannunta Futa tayi daga dakin ta bar cikin gidan marayun zuwa bakin kofar makarantar tasu ta hadu da Layla. Tayi kokari ta saita kanta kafin laylan ta gano wani abun. Don sam batason kowa ya gane halin da take ciki gudun kar ta rusa shirin da take kokarin daura damarar sa. Dakyar ta iya sauya kanta suka hadu suka duba aikin da zasuyi na makarantar. Suka karkare komai tare suka raba yadda zasu bada aikin idan malamin nasu yazo karbar aikin presentation din da zasu yi. A gurguje ta iya tsayawa suka kammala sauran darussan ranar tana daukar Amnah daga makarantar ta samu kanta da zuwa inda ashfeef yayan su yake aikin kanikanci. Don tuni ya dena zuwa jami'ar sosai yake aiki tukuru a sansanin wajen kanikacin da biyar da goma yake samu ya saya musu wasu abubuwan har ma da katin waya wataran idan ya samu hali. Yana karkaashin wata mota yana gyaran ta. Suka karasa wajen . Abokanan aikinsa suka shiga kiran sunan sa . Ya fito daga karkaashin motar yayi butu butu da bakin mai. Neman halak da wuyan baki daya kayan jikinsa rigace mai yankakken hannu shimi da wando sun yayyage. Hannunsa dauke da karafunan kayan gyara. Yana ganin su ya saki murmushi . Ya dauki ruwaa a buta yana dauraye hannunsa da fuskar sa "Sannu da aiki" Nawraah ta fada masa tana murmushi "Sannun mu dai. An tashi ne daga makarantar?" "Eh an tashi..." "Hamma" "Naam Amnah ta.. yauwa ga cheese dinki dana saya dazu a shago rike kici" ya karasa fada yana mikawa karamar kanwar tasu ledar cheese balls guda biyu Ta karba da hannu biyu tana murmushi. Nan da nan ta yage ledar ta fara ci tana turawa Nawraah wai ta dauka. Nawraah ta girgiza mata Kai tana daga kanta tace "Na koshi Amnah. Ci kinji?" "Wani abun kuke so ne?" Ashfeef ya tanbayi Nawraah yana kokarin zaro kudi a aljihunsa "A'a hamma ashfeef ba wani abun muke so ba magana ce dai nazo na gaya maka ita. Don kada kaji daga baya" Waiwayawa bayansa yayi ganin abokanan aikinsa daga dan nesa dasu. Yasa ya nuna mata can wajen wata mota suka matsa. Ya dubeta yace, "Meya faru?" Nawraah ta nuna masa wayarta tana murmushi hawaye nason futo mata tace, "Kasan meyasa hamma Ashir yace kar nayi amfani da wayar nan sai na bar aji daya dana biyu da sauran su?" Ashfeef ya girgiza mata Kai alamar a'ah.. Hawayen da take kokarin mayar da su ne suka bujere mata suka fara zuba a fuskar ta masu dumi sosai Ashfeef shima lokaci daya yaji hawayen na kwaranyo masa ya dubeta cikin tsantsar damuwa yace "Menene Nawraah? Wani abun ne ya faru? Dan Allah ki sanar mun ? Menene ki gayamun kinji?" Nawraah ta girgiza Kai tana sharce hawayen tache, "Su suka kashe ummy.... Suka kashe abbiey... Kuma suka kashe Hamma Ashir" ta karasa fada tana daga wayarta Ya dubeta yana duban wayar jikinsa na kyarma yace, "Su waye eh?" "Ina kyauatata zato na akan mutanen dana dade Ina tabbatar da sune suka kashe mana gatan mu. " "Su waye Nawraah?" "Alhaji sambaso... Alhaji ateeks... Dr bintu. Wadannan mutane uku acikin su akwai Wanda ya kashe mana su ummy. Duba kaga" Ta karasa fada tana nana masa wayar a kunne yana sauraron maganganun da sukayi sanda ummy ta jefar da plate. Ta Kuma nuna masa fefen bidiyon da aka jefar da mahaifinsu ta baranda Ashfeef ya sake hannu ya kulle bakisan saboda wata Kara da take son futowa. Idanuwansa suka furfito waje cike da dimuwa yace, "Yanzu meye abunyi? Kinsan sunfi karfin mu. Bamuda kowa bamu san kowa ba Nawraah" "Muna da Allah. Shi kadai ya isar mana. Domin shi din mamallakin kowa ne Kuma da komai" "Hakane Kam kin gama magana. To yanzu da me zamu fara? Ko bappah Auwalu zamu gayawa?" "Idan muka gayawa bappah Auwalu ai anyi baayi ba kenan. Domin aunty nusaiba sai ta bata mana shirinmu. Don itama Ina tabbatarwa tanada nata kason kwamashon akan kisan da akayiwa iyayen mu" "Hakane. Amman Nawraah kina ganin ba zamu janyowa kanmu babban abu ba kuwa? Dubafa ba wani babba da ke tare da mu da sauran su" "Hamma ashfeef nice fa ko ka manta ne?" Ashfeef yayi murmushi yana girgiza Kai yace, "Ya za'ai na manta. Nawraah ke din ai KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA..." "yanzu kayi magana. ... To da yardar Allah karshen su ne yazo. Zan samu hajia Qibdiyya muyi maganar. Na tabbatar ita kadai ce yanzu zan iya aminta da ita acikin kowa... Duba da tushen matsalar daga wajen su aka samu" "Gaskia ne . Toh Allah yasamu dace. Ni yanzu akwai abunda zanyi na daban?" "A'a hamma. Kawai dai dama nazo na gaya maka ne. Kar na fara koma menene ya zama ba sanin ka aciki, tunda kaga kaine babban mu. Sai da yarjewar ka" Ashfeef ya kada Kai. Tausayin kannen nasa ya sake lullube shi, rayuwa kenan wai yau shine Nawraah suke kira babban su. Ba iyayen su ba ran hamman su. Baa wani dake tare da su sai Allah. Hawayen da yake kokarin mayarwa ne suka zubo, Lalle girma ya hau kansa. Ya dube su cike da so da kauna yace, "Shikenan Nawraah na amince. Allah yasa mu fara a saa. Allah Kuma yayi riko da hannayen mu. Allah yasa karashen kowane mai hannu aciki ne yazo, Allah yasa hakanne yafu alkhairi, Allah ya jikan iyayen mu. Ya bude mana kofofin alkkhairinsa aamin" "Aameen hamma. aameen" Kudi ya zaro nera tamanin ya mikawa Nawraah yace su saya wani abun. Suka masa sallama suka tafi yayinda ya koma karkaashin motar ya cigaba da gyaran da yakeyi Nawraah na rike da hannun Amnah suka tinkari gidan Alhaji Abubakhar dollars. Ta dora hannu akan gate din gidan zata bude kenan wayarta ta fara Kara. Ganin me Kiran yasa tayi murmushi, ta juya ta dau wayar a kunnenta suka koma bakin gate din gidan marayun . Marwaan ne ya kirawota suka fara waya. Yake sheda mata gashinan zai zo su gaysa. Don haka ta fasa shiga gidan Alhaji Abubakhar dollars din suka shiga gidan su na marayun tana tafe da wayar a kunnenta suna waya. Hannunta na dama rike da hannun Amnah suka karasa shiga ciki.... *NADUKA ZONE* Da kanta ta ke tukin motar, Bayan motar shake yake da kayayyakin abinci da manya manyan ledoji.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/7, 6:54 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _21_ ::::::::: A haka ta karasa unguwar Naduka zone. Tana juya kan sitiyarin motar ta faka a daidai kofar gidan da zata shiga. Fitowa tayi daga ciki motar ta ta bayan ta karasa parking din a inda ya dace. Sanye taa ke cikin doguwar riga ta atamfa. Tayi daurin channel o. Sai mayafi da ke dabaibaye da manyan stones da aka bi da shi da design din flowers. Hango Ahmad tayi yana tahowa daga cikin gidan su. "Ka ga" ta daga hannu tana kiran sa... Karasawa yayi wajenta ya gayshe ta ta amsa tana nuna masa bayan motar ta ta, "Dan dakko kaya anan. Idan zaka iya hadawa akwai wasu a booth ma." "Tohm" ta fada tana bude murfin baya... Ya dakko wasu manyan ledoji ya rike. Ya zagaya wajen booth din nanma bayan ta bude ya dakko wasu ledoji ya dora akan sa. Sauran kuma ay rike su da hannuwan sa. "Ina za'a Kai?" Ya tambaye ta yana rike da kayan "Muje gidan ku" ta amsa shi tana yin gaba. Ahmad na biye da ita, suka karasa har kofar parlorn su.. Nusaiba ce a zaune akan kujera . Tanata girgiza kafa. Ta jiyo motsi, idanunta a rufe saboda masifa ta shiga cewa, "Wallahi wallahi zan surfa maka rashin mutinci Ahmad. Dan iskanci nace maka kaje kayi sauri ka gaya masa ko ya bada wani abun ko ya kwan a waje ni ba baiwar gidan su bace. Aikin kawai" Ahmad da ke rike da kaya ,Nike Niki kunya duk ta mamaye shi hi na maganganun da mahaifiyar tasu nusaiba ke fada, Aiken sa tayi wajen bappah Auwalu mahaifin su, kan yaje ya nemo shi duk inda yake ya sanar masa inde ba zai bada kudin abincin da zaa dafa ba ko ya bada abincin da zaa ci, lalle kar ya dawo mata gidah zai kwana, ya nemi waje kwana daban.. "Assalamu alaikum Wa rahamatullah" Dr bintu ta yi sallama tana kutsa Kai ciki Nusaiba na zaune sai ta mike tana dashare hakora hadi da saka hannu ta gyara dankwalin kanta. "Waalykm Salam hajia. " Ahmad ya karasa shiga da kayayyakin ya ajiye yana komawa gefe "Yauwa yaron kikri nagode. Ungo wannan kasha ruwa" ta zaro yan dubu daya guda biyar ta mikawa Ahmad Ahmad ya girgiza Kai yana murmushi, "A'a nagode" "Rike mana baka nayi ai ba roka kayi ba" cewar Dr bintu "Karbi mana " nusaiba ta dankara masa harara tana kifta masa idanu ya karba Ahmad ya mika hannu ya karba yana mata godia "Nagode sosai. " "Bakomai" "Umma naje kenan ko kuwa?" "Kaje ka sanar mai, kaji dai na gaya maka" Ahmad ya girgiza Kai kawai ya futa daga cikin gidan yana kambama irin halayen nusaiba. Kiri kiri gashi nan an kawo kayan abinci amman ta tilasta yaje ya gayawa mahaifin nasu ya kawo cefane ko ya kwana awaje. Yana tafe ransa duk ba dadi saboda ko kadan bayasan halayen nata. Duba da wasu halaye ne marasa kyawu. Wanda kasancewar sa babban da agare su yake ganin bai dace ba. Ya karasa bakin kasuwa a inda mahaifin nasu ke zama yana lodin bus. Bappah Auwalu yana ganinsa ya mike . Ahmad ya karasa suka gaysa, "Ya akai Ahmadu?" Ahmad ya sauke ajiyar zuciya yana sake sadda kansa akasa yace, "Umma ce" "Yau kuma me tache?" Ahmad ya Kai hannunsa kan keyarsa yana sosawa. Saboda maganar ta yiwa harshen sa nauyi "Ina sauraon ka Ahmad me tace?" "Baba ca tayi wai la bada kudin cefene ko cefenen. Wai idan ba haka ba..." "Uhm Ina sauraon ka" "Wai kakka dawo gidah" Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana murmushin da yafi kuka ciwo yace, "Nusaiba kenan, Allah ya shirya. " Ya ka rasa fada yana taba alijun gabansa ya zaro wata dari biyu duk ta jeme ya mikawa Ahmad "Ai ka barshi kawai, kaga wannan matar yanzu tazo da kayayyakin abinci kala kala. Ta kirani na shigar mata su shine ta bani dubu biyar ga su" ya karasa yana mikawa bappah Auwalu Bappah Auwalu ya girgiza Kai yana janye hannun Ahmad dake tura masa kudin yace, "Allah sarki. Angode, Amman ba zan karba kudin nan ba Ahmad. Kaje ka dinga taru gaba kayi wani abun amfanin dashi. " Ahmad ya girgiza Kai da sauri yace, "Ba abunda zanyi dasu Allah. Ka rike ka bayar a kudin kayan abincin" Bappah Auwalu yayi shiru yana yaba kyan Kai irin na babban dan sa Ahmad. "Dan Allah ka karba" Ahmad ya sake tura masa kudin Bappah Auwalu ya karbi kudin ya zari guda biyu yan dari biyar na dubu daya ya ninke sauran ya zura a aljihunAhmad. Ahmad zai sake magana, bappah Auwalu ya daga masa hannu alamar ya dakata yace, "Dubu dayan ma ta isa Ahmad. Allah ya maka albarka kaji?" "Aamin, Amman daka Kara" "Ta isa haka Allah. Yanzu ungo rike dari biyu nan dana baka da wannan dari biyar din. Dari bakwai kenan ka bata" "Toh shikenan. Bari na kai mata" "Yauwa sai na dawo" "Sai ka dawo" Ahmad ya juya ya nufi gidah. Yayinda bappah Auwalu ya koma kan bencin da yake ya zauna . Tunani sosai ya fara akan iyalan Alhaji sambaso dake musu abubuwan arziki kama daga kayan abinci ya zuwa suturu da tsabar kudade.. Ya sauke ajiyar zuciya yana sake zurfafa bicike na tunani akan su. Shin meyasa wannan kyautata wa har yanzu bata yanke ba? Ganin ya kasa samun amsar tanbayar da yakewa kansa. Ya mike ya nufi bakin titi yana taro mutanen da zasuyi tafiya zuwa motar dake kan lodi a layi. ::::: Dr. Bintu tayi shiru tana duban nusaiba dake zuba tana bata labarai. Ta saki ta kama wani ta saki ta kama wani. Baki daya ta hanata fadar abunda ya kawo ta. A haka Ahmad ya shiga ciki bayan yayi sallama. Nusaiba nata hangen sa. Ya mika mata kudin ta karba tana wani yamutsa fuska tace dashi, "Je ka anjima ka dawo" 'Tohm" fita yayi da sauri Dr bintu ta dubi Ahmad daya futa tache, "Shine babba?" Nusaiba tayi murmushi tache, "Eh. Daga shi dai kanwar sa Layla. Allah beyi ........ Nan ta fara ratattako zance tun farkon auren su da komai da komai. Tun Dr bintu na fuskanta har ta fara yake kawai tanayi kamar tana sauran Nusaiban Sai daga can karshe ta jiyo Nusaiban na cewa, "Shine fa daga baya sai Allah ya azurta su din suka tsaya. Shi da Layla. Shikenan kuma haihuwar ta dakata. Alhamdulillah" Dr bintu ta kada kai kamar irin ta gane komai da komai dinnan jin karshen yasa tace, "Allah ya jikansu da rahaama su kuma wadannan biyun Allah ya raya miki su aamin" "Aameen. Ameen nagode" nusaiba ta amsa tana matsa hannuwa. Ta sake bude baki zatayi magana. Dr bintu tayi hanzarin katse ta. Sanin idan ta barta kara dakko wani labarin zatayi sai su kwana a haka. Don taga alamar batasan tsayawa ba. Ko gajiya batayi. Tache, "Kafin komai dai ga kayayyakin abinci nan da sauran su ayi hakuri ba yawa" Nusaiba ta dubi manyan ledojin tana murmushi tace, "Kamar kinsan ba ko kwayar tsaba agidan kam , inata kiranki ai bakya dauka ko sako na turo ma ba reply" Dr bintu ta kakaro murmushin yake yayi. Tana kambama karfin hali irin na nusaiba. Wato sune zasu dinga ciyae dasu kamar wani dolen su akan su yake? Tayi kokarin mazewa tace, "Abubuwan ne sai a slow. Inata samun patients haka plus akwai projects dana keyi ne kwana biyu" "Allah sarki. Daman jiya nake cewa ko gidah zan zo kinga Kuma sai ga ki" Dr bintu ta sake yin murmushin tana sosa kasan idonta tache, "Abu na biyu. Insso ki sanar mun idan akwai business haka ko wani abu daki ke fatan ko burin yi sai mu ga abunda za'a tallafa miki da shi" Nusaiba na zaune sai ta mike ta koma kusada Dr bintu sauran kadan ta take mata yan yatsun kafarta tace, "Ni kwa nakeda burika. Ciki harda barin wannan ukubar gidan. Na biyu ina son sauya waya zuwa babba. Na uku mota, mota ta dade tana burgeni inason na mallaki mota. Na hudu sai aban jari inason na fara sarin kaya a kasashen waje. Tamkar dai yadda matan masu kudi sukeyi" Dr bintu tayi shiru tamkar ruwa ya cinye ta yau ta sake tabbatarwa da Nusaiba matar wani mashahurin mai kudinnce to tabbas zaa sha gayu da fi'ili. Wadannan burika data zayyano sai kache kudaden a bishiya suke suna tsinkowa. Murmushi kawai tayi ta dubi nusaiba tache, "Shikenan ba zasu gagara ba. Amma da wani hanzari ba gudu ba, Amman akwai sharadi. Inde zakibi sharadin shikenan" Nusaiba ta wulkita idanu ta hango kofa rufe ko'ina an datse. Don kada wani ya jiyo su tache, "Na amince. Idan akwai gaban amincewa ma nayi. Menene?" Dr bintu ta dubi Nusaiba cikin idanunta tache, "Zaku tattara naku ya naku ke da iyalan ki duka dasu nawraah ku bar naduka da zama....... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/7, 7:29 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _22_ ::::::::: Nusaiba ta kikkifta idanuwa tana saka dan yatsan ta cikin hudar kunnenta na dama tace, "Me kika ce hajia?" Dr bintu tayi murmushi tana duban Nusaiba tace, "Cha nayi idan kinaso wadancan burikan naki su tabbatarl daya bayan daya.. To sai dai idan kin aminta zaki yarda da sharadin da zan fada... Kuma kince kin amince. Amman dubada yanzu kin nuna baki jiba zan sake maimaita miki su. Kinasan wadannan burikan da kika zayyano su tabbata?" Nusaiba da jikinta baki daya yayi laushi ta kada Kai tache, "Ina sauraron ki hajia. Tabbas abubuwan dana zayyano kowanne Ina son naga na yi ." Dr bintu ta sake yin wani murmushin irin na gefen bakin nan tache, "To sharadin shine. Sai dai ku bar zamann naduka. Ba zaku waiwayo ba har gaban abada kun tafi kenan, ke da iyalan ki baki daya da su Nawraah. Mai kika yanke? Yauwa sannan idan baki amince ba mai gidan nawa yace gaskia shi ya kawo karshen temaka muku da yake na jyayan abinci da sauran su. Hakama wadannan kayayyaki dana kawo yau sune karshen kawowa. "Ta karasa tana nuni da kayayyakin da yatsan ta Nusaiba ta shiga wani hadiye wani tokararren abu daya tsaya mata a wuya. Duk ta yi wani iri cikin kankanin lokaci tamkar takardar da aka sanya a ruwa. Tabi ledojin da kallo dake maqe da kaya cikin su. "Kinyi shiru nusaiba. Ba damuwa idan baki amince ba ba takura. Mutane da yawa sunason wannan damar aka tsallake su aka baki. Amma ba damuwa" "To hajia misali shi wannan gidan namu kinga ya za'ai da shi? Sannan mu tafi wani garin bamu da matsugnin zama acan. " Dr bintu ta dubeta tana yamutsa fuska tace, "Duk wannan ba zai gagara ba. Amincewar ku kawai muke bukata" Nusaiba ta sakeyin shiru tana ta nazari acikin kwakwalwar ta, "Kuma kunga su Nawraah basa wajenmu yanzu" "To fa suna Ina?" "Suna gidan marayu..." "Gidan marayu Kuma?" "Eh. Nan din taga ba zata iya zaman su ba. Sun rena inda ake basu suna kwanan. Sun koma can" Dr bintu tayi shiru. Don bata san su nawraahn basa nan ba. Yanzu ya zasuyi kenan. "Ba zeyiwu ki mata magana ba?" Nusaiba ta girgiza Kai tana nisawa tace, "Ai Nawraah KWANKWASON JIMINA ce. MAI WUYAR SHAFAWA... In ta saka abu agaba yarinyar nan sai taga bayan sa...." Dr bintu tayi shiru tana nazari itama. Nusaiba ta dubeta kafin tache, "Amma hajia. Meya faru da lokaci daya zakice mu bar Naduka?" "Ba komai... Kawai dai" "Kawai me?" Nusaiba ta tanbayeta Dr bintu ta danyi shiru. Can ta tuno ai nusaiba ba kaunar su nawraan take ba don haka tace, "Magana ce ba wani boye boye. Kema ai kinada ya mace Kuma kinason tayi aure inda zata huta kema ki huta ko kuwa?" "Kwarai dagaske hajia. Itace Layla yata diya kwaya daya mace. Ita ce kanwar Ahmad da kika basu gurbin karatu kyauta a jami'a" "Mashaa Allahu..Allah ya raya mana su to. To azahirun gaskia. Dan waje nane. Da na kenan wallahi bamma sani ba. Sai zuwa yayi ya same mu wai yanason aje anema masa auren wata yarinya. Na karkare miki zance dai baban sa yake tanbayar sa wacece? Mulki ne da su ko sarauta yar wace zuriyar ce? Kinsan meyace?" Nusaiba ta saka hannu a kirji ta dafe..yayinda idanuwanta suka furfito waje tache, "Nawraah?" Dr bintu ta kada mata Kai cikin tabbatarwa tache, "Nawraah wai yake so da aure. Tsakani da Allah Ina shi Ina Nawraah?" Nusaiba ta gyara zama idanunta sun kada sunyi jazir saboda bakin ciki tache, "Ina bazeyiwu ba. Wai yanzu de yaron wajen ki zai auri wata Nawraah? Banda sharrin farar fuska na bilicin kwailin fa take, baka ce wuluk kamar bayan tukunya, sai shegen yauki da iya feleke na Nawraah ai ba kyakkyawa bace..Banza abanza ma irin ta" ta karasa fada tana sharce gumin daya tsattsago na bakin cikin zantukan ta. "Kema dai kya fada. Ruwa ai ba saan kwando bane. Ko cikin kawayen mu dukkanin su yaran su yayan manya suke aure masu usuli da kudi ko sarauta ko yan kasuwa manyan attajirai da ake ji dasu a fadin kasar nan. " "To yanzu hajia batun karatun nasu fa da sukeyi?" Dr bintu ta girgiza Kai tana duban Nusaiba tache, "Dan me ake karatun ba dan ayi kudi bane? Idan aka baku kudin da zai isheku baki daya rayuwar ku baa an rufe babun ba? " "Hakane kam..." "Toh wannan shine abunda ke tafe dani..Ina Kuma faran zaki karba kokom barar mu?" "Ai kin kawo babban abunda ko waye ma zai amince. " Nusaiba ta fada tana jin zuciyar ta na zafi. Kenan Nawraah har samari masu kudi take da? Gaskia ba zata taba barin Nawraah ta yi aure ta shiga gidan nasu hali ba. "To yanzu Ina zancen mu ya kwana?" "Toh hajia ba matsala. Bari baban su ya dawo. Sai muyi maganar ko kuwa? Don kinga ita nawraahn ma sai na tausashi mai gidan yaje ya yi mata magana ya hilata su sannan" "Banason adau lokaci ne Nusaiba " "Hajia bakida damuwa. Ni ma bana goyon bayan auren nan nasu. Zan shiga cikin lamarin kakki damu" "Tohm shikenan sai na jiki. Ga wannan ba yawa" ta karasa fada tana mika mata wata envelop dake dauke da kudade aciki Nusaiba ta karba envelope din tana riketa gam tana murmushi, "Angode hajia. Sai kinjini inshaa Allah" "Ba damuwa" Har bakin kofar mota ta rakata tanata dashare mata hakora. Dr bintu ta shiga mota tatafi tana kambama son kudi da zuciya irin na nusaiba. Yayinda Nusaiba ta koma gidah ranta fes ga kudi da kayan abinci da burikanta da zaa cika. :::::::: Da sauri ta ajiye wayar data kammala da marwaan agefen gado tana zare wa Amnah rigar makarantar dake jikinta tace, "Ki wanka sai ki canza kaya muje gidan Mami kafin marwaan yazo. Idan muka gaysa sai na zo na dauke ki mu dawo gidah ko?" "Tohm Adda" Amnah ta shige bandaki bakinta dauke da addua tayi wanka. Nawraah ma tashiga bayan Amnaan ta fito itama tayi wanka ta zura wata riga marar nauyi ta dora hijabi akai. Abincin da aka musu ta dakko ta zubawa Amnah faten doya ne da bushasshen kifi da ruwa su kaci suka ajiyewa su Raudah nasu. Tana rike da hannun Amnah suka shiga gidan nasu hajia Qibdiyya. Kai tsaye suka nufi parlornta bakunan su dauke da sallama bayan sun danna door bell an bude musu. Suna zama ba dadewa sai gata ta sakko tana murmushin ganin su. "Ah lale marhaba Amnah da Nawraah na ne, Sannun ku" Nawraah tayi murmushi. Suka durkusa suka gaysheta itada Amnah. Sun zauna a kasa kamar kodaa yaushe ta tilasta musu suka koma kan kujera suka zauna Bayan sun gaysa ne tasa akawo musu abinci Nawraah tace sunci, duk da da haka ta saka a kawo musu snacks da lemuka da ruwa da chocolates. Ta kuma sanyawa Amnah acaroon tache ta kalla. "Nawraah mucigaba da addua fa, inshaa Allah komai zai bayyana. Jiya munyi magana da baban su Anees yake shedamun anyi bincike akan sassan jikin motar da aka gani atare da kayan marigayiya. So akwai progress inshaa Allah" Nawraah tayi murmushi tache, "Allah ya amince Mami. Nima dama kusan abunda ya kawo ni wajen ki kenan.... Akwai yan wasu abubuwan da na keda su Wanda Ina tunanin zasu zama mukulli na bude ko ince bankada dukkanin boyayyan lamarin " Hajia Qibdiyya ta kada kai tana duban Nawraah tace, "Mashaa Allah, kamar Mai da me kenan?" Nawraah ta dakko wayarta acikin jaka ta dubi hajia Qibdiyya tace "Mami ko zaki iya tunowa?" Hajia Qibdiyya ta dubi wayar tana duban Nawraah. "Waya ce dai gatanan a hannun ki.." "Kin manta wata waya da kika bawa ummyn mu?" Hajia Qibdiyya jikinta ya fara rawa kamar mazari ta duba wayar tana jujjuya Kai, "Wallahi itace. Allahu Akbar. Itace tabbss. Ya akai wannan wayar tazo hannun ki Nawraah?" "Daga hannun ummy tajr hannun hamma shir. Daga hannun hamma Ashir tazo hannu na. Hamma Ashir yamun wasiyya kan karnayi amfani da ita har sai na shiga babban aji na uku zuwa na hudu.." "Me hakan ke nufi kenan Nawraah?" Nawraah ta dan sake muskutawa dawayar a hannun ta tana kokarin mikawa hajia Qibdiyya tache, "Ko zaki saurari wannan ma.... Bata karasa fada ba aka budo kofar parlorn aka shiga. Marwaan ne da Anees suka shiga ciki bakinsu dauke da sallama . Da sauri ta mayar da wayar cikin jakarta. Suka amsa musu sallamar da sukayi... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _23_ :::::::::    Suna shiga yayi tozali da ita. Samun kansa yayi da tsayawa daga bakin kofa yana biye da ita da wani irin kallo tun daga kan kafafunta dake sanye cikin bakar safa ya zuwa kan kyakkyawar fuskar tah... Marwaan ya karasa wajen su da sauri ya zube kallon sa fes akan sahibar zuciyar sa Nawraah... Ita dinma shi take kallo tana murmushi hadi da saye fuska. "Ah Marwaan" hajia Qibdiyya ta kira sunan sa tana murmushi "Mami Ina wuni...?" "Lafiya kalau marwaan. Ya su dr?" "Suna nan kalau Alhamdulillah" "Mashaa Allah! Meye haka kai kuma kaa tsaya daga can sandar ba'are?'" Hajia Qibdiyya ta fada tana duban Anees dake tokare ajikin bango. Sai a sannan Nawraah ta cire Kai ta dora akan sa. Idanuwan su suka sarke dana juna tayi azamar janye nata da sauri don kwayar idanunsa kansa ka tsaya kana duban sa sosai. Yanada wasu irin idanu tubarkAllah manya manya masu dauke da gashin ido Zara Zara baki wuluk "Au wai bai taho ba? Yan mulkin sun motsa kenan" marwaan ya fada yana duban Anees. Anees da ya kasa magana ya Kuma ki takawa daga inda yake zuwa wajen su Mami. Ji yayi bugun zuciyar sa ya sauya yana wani irin bugu sosai daya kasa tantance Wa saboda har wani zillo yakeji acikin kirjin sa. Ba kadan ba Nawraah ta sakeyi masa kyau. Har ya sake cire Kai ya mata kallo na biyu. Bai sanda ya sauke ajiyar zuciya ba "Mami...Ina zuwa" ya fada da sauri yana juyawa ya fuce daga parlorn Nawraah daman jikinta ya bata sai yabar parlorn. Kasancewar yadda yake kyamatarta aganinta ba zai iya zama idan tana waje ba. Don haka ta dubi marwaan kawai ya daga kai suka sakarwa juna murmushi.. Juyawar da zaiyi yaga hajia Qibdiyya na duban su yayi saurin sakaa hannu a keya yana sosawa... "Ina wuni?" Nawraah ta gayshe shi tana lankwasa hannuwanta. Ya saci kallon hajia Qibdiyya yaga su take kalla. "Lafiya lau" ya amsa ta yana mikewa tsaye "Mami bari na je" "Har zaka tafi marwaan. Ka tsaya Kaci abinci mana" "A koshe nake Mami...." Ya fada yana satar kallon Nawraah datayi kicin kicin kanta akan tv "To shikenan. Ka gayshe da Dr." "Zata ji inshaa Allah" ya amsa da dan karfi ko Nawraah Zata waiwaya su hada idanu Tana hankalce dashi don haka taki juyawa tana cigaba da kallon tv dake nuna hotunan faifon bidiyon fim din wasan na tom and Jerry. Fucewa yayi bayan ya sake zuwa wajen bakin kofa yana dan daga murya, "Mami shikenan" "Tohm ka gayda gidah" Ransa ya Kai koluluwar baci ganin Nawraah tayi kicin kicin bayan tasan wajen ta yazo. Amman ta nuna tamkar ma bata taba ganin sa ba Wayar sa ya zaro agaban riga ya danna mata kira. Dauka tayi tana duban screen din tasan sarai daman shine zai kira. "Ki dauka mana ba Kiran ki ake ba?" "Ba komai Mami" Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana duban ta tace, "Marwaan ne ai ko? Tashi kije mana ko na baki waje zai zauna anan?" Nawraah kunya sai ta lullube ta, Daman hajia Qibdiyya tasani? Yaushe ta sani? Kunya duk ta sake gauraye ta. Ta Saka tafukan hannuwanta tana rufe fuskar ta. Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana mikewa tsaye, "Bari mu baki waje ko?kice ya shigo nan. Amnah zo muje can parlorn na saka miki wani cartoon din. " Amnah ta mike. Hajia Qibdiyya ta rike hannunta suka nufi dayan parlorn Nawraah ta dubi wayar da marwaan ke sake kiranta a karo na wajen takwas ta dauka, "Hello...." Marwaan dake dakin Anees a tsaye daya shiga ya gyara tsayuwar sa yana amsata. Anees na zaune akan kujera yana danna wayar hannun sa. "Habjbty...." "Naam" "Shine kika nuna tamkar bakisan Allah ya halicce ni ba kina waskewa, Nazo inata murmushi kin hade rai kina kallon tv, Haba babe meye haka?" Nawraah ta hararo wayar kamar shi take gani cikin turo baki gaba cike da shagwaba tache, "Mami fa na wajen ai da kunya" "Banda ke da abun ki. Mami ai mahaifiyar mu ce.. Albarka ma zata saka mana. Amma kika wani shareni. " "Hakane. To kayi hakuri" "Ki fito Ina waje " "Ai Mami tace ka shigo parlor ta bamu waje" Marwaan ya fashe da daria yace, "Su duk saye sayen fuskar da kike sai da mami ta gane?" "To ba dole ta gane ba ka sakani agaba kana kallo kamar mudubi" "To ai kedin mudubin zuciyata ce ke zuciyata ke dubawa take samun annuri da farin ciki" "Uhm lalle fa. To kazo dai parlor ko lokaci na kurewa" "A'ah ba wani lokaci daya kure. Ni da bamuyi zancen bama" "Ba gashinan munyi ta waya ba?" "Wallahi baki isaba. A'ina mukai zancen kinma isa. Chab" Nawraah ta fashe da daria. Har Anees yana jiyo ta. Daman dukkanin hirar da suke tanata masa yawo a kunne. Don sauraron muryar Nawraah kadai idan yaji wani nutsuwa ce ke gauraye shi. "Dan wahala na tafi zance" Marwaan ya fadawa Anees yana dafa kafadar sa Anees yayi murmushi yana girgiza Kai yace, "Ga ku nan yan wahala Kai da ita..." "Karya kake senior man. Ko comrade zance me ko. Oho maka dai. Ni na tafi zance" "Madalla" Marwaan yayi daria kafin ya futa yana girgiza Kai. Yana fita Anees ya mike da sauri ya rufe kofar dakin Ya koma dakyar ya kwanta akan gadonsa, Ya sanya hannunsa daya ya dora a saitin zuciyar sa dake wani irin bugu da rada'di. Ba komai bane ya sanya zuciyar sa cikin yanayin da yake ciki. Fyace Nawraah daya gani Kuma gashi zasuyi zance da marwaan. Wannan al'amari yana takurawa zuciyar sa. Yayi yayi ya cure komai na Nawraah a tattare dashi, Amma hakan ya cimma tura. Tamkar sake ingiza lamarin yake, Ko da yaushe cikin tunanin ta yake. Kullum yaumun ba fashi. "Ya rabbi ka shiga cikin lamurana. Ka mini zabi nagari ya Allah. Kada ka barni da iyawata Allah. Yaa Allah ka dube ni. Kamin zabin ka mafificin alkhairi. " Wasu siraran hawaye suka shiga zuba daga idanun sa. . Wayar sa ce ta fara Kara. Ya daga yana duba screen din mahaifiyar sa ce. Mami da sauri ya dauka yana kokarin saita kansa "Anees..." Ta kura sunansa. "Naam Mami" "Abincin ka fa yana nan bakazo Kaci ba. Kana Ina ne?" "Mami Kai nane yake dan ciwo na sha magani idan ya tsurga zan zo " "Kai Kuma? Subhan'Allah Allah ya baka lafiya kaji? Tashi muje asibiti to" "No Mami ba wani babban abu bane. Normal headache ne na stress . Nasha painkillers kakki damu" "To shikenan inde ciwon ya dena kazo Kaci kaji? Idan Kuma ba zaka iya zuwa ba sai akawo maka" "To shikenan idan ya tsurga din" "Toh sannu" ta katse Kiran tana ajiye wayar a gefe suka cigaba da kallon su da Amnah. Yayinda Anees ya gyara kwanciyar sa akan gadonsa idanunsa na kan pop yana tunani sosai . Marwaan na karasawa parlorn ya nemi kujera ya zauna yana duban nawraah. Kanta a kasa tanata murmushi. Marwaan ya zage ya dinga jan ta da hira. Tun tana boye boyen fuska tana magana ahankali kar Mami ta jiyo su har ta saki jikinta suka shiga zance Ka'in da na'in Sai da marwaan ya mike zai tafi yaje bakin kofa ya juya da sauri yana cewa "Ai ni ba na manta ba.... Munyi magana da su Maa . Mamanmu kenan da babanmu. Inshaa Allah soon zaazo nema mun auren ki. Yanzu akwai yan issues da ake settling na business din su baba. He's so occupied ne. Amma yace daya gama zaa zo" ya karasa fada yana murmushi yana kuma adduar Allah yasa ta yarda da karyar daya fada don bayasan ya gaya mata gaskiar lamarin. So yake ya cigaba da ba iyayen nasa hakuri su amince a nema masa aurenta. "Ba damuwa... Allah zabar mana abunda yafu alkhairi,"ta amsa shi tana ta murmushi "Ameen baby ta. Mrs marwaan to be" Da sauri ta Saka hannu tana rufe fuskar ta da tafukan hannayenta. Marwaan yayi murmushin shima sukayi sallama ya wuce dakin Anees ya masa sallama ya tafi gidah yanata ayyana yadda zai sake yin maganar da iyayen sa. Amman kafin sannan so yake yanzu ya shiga zurfafa bincike akan faifon bidiyon nan. 🥳 _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _24_ :::::::::    Tana ta zaune su hajia Qibdiyya basu fito ba. Ganin ba lalle su san ta kammala zancen ba. Hakan yasa ta mike ta nufi dayan paroorn bakinta dauke da sallama "Nawraah. Ya tafi ne?" "Eh tun dazu" ta amsata tana satar kallon ta duk kunya taka ma ta Hajia Qibdiyya tayi murmushi ta riko hannun amnah suka fito "Munata zaune gaho bamu sani ba. Kinji fa Amnah" Amnah tayi daria tana cigaba da shan capri-sun din da hajia Qibdiyya ta bata. "Wallahi" Nawraah ta fada tana binsu a baya. Babban parlorn suka koma suka zauna. Hajia Qibdiyya tache, "Nawraah! Muna magana dazu su Anees suka shigo bamu Kai karshe ba ko ince banga abubuwan ba" "Oh eh. " Nawraah ta fada tana gyara zamanta. Ta sake cewa, "Mami waye Alhaji ateeks?" Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah sosai kafin tace, "To ai bazan san Wanne kike nufi ba. Dubada ta iya yiwuwa wani Alhaji ateeks din kike nufi na daban. Amman dai yadda kika ambaci sunan Alhaji ateeks ba atiku ba Ina tunanin Wanda Kike fada din shine Wanda nakeda masaniya akan sa." Nawraah ta jinjina Kai cikin tabbatarwa tace, "Kila shine. Alhaji ateeks dai da kuke hulda dashi" "Okay inde shine babban abokin ne. Ko ince amini ne ga mazajen mu.sannan babban yaro ko ince na hannun daman baban su Anees ne, Kuma abokin huldar cinikayyar su ne. Wani abun ne?" "Eh to abubuwan ne. So nake na fara sanin su wanene kafin na buda aikin gaba daya. " "To Allah yasa muji alkhairi. Alhaji ateeks yana daga cikin manyan abokanan baban su Anees. Shima anan naduka crescent yake amman phase 2. " "Ohh" Nawraah ta fada ahankali tana tariyo abunda ta saurara a kwakwalwarta. "Ina sauraon ki Nawraah" Nawraah ta sake muskutawa tana lankwasa hannuwanta tache, "Mami waye Alhaji sambaso?" Hajia Qibdiyya ta daga kai ta sauke kallonta akan Nawraah. Tsoro, firgici sun bayyana a atare da Nawraah. Don haka ta saka hannu ta kamo hannun nawraahn acikin nata tana duban ta cikin muryar kwantar da hankali tache da ita, "Nawraah ki nutsu kinji. Ki sanar mun dukkanin komai kinji? Damuwarki damuwar mu ce Nawraah. Farin cikin ki shine nawa Nawraah. Wallahi Nawraah kunada babban matsaayi a wajena Kai da zuriyata ma gaba daya. Allah ya jikan Hindu. Allah beyi zamuyi dogon zango da ita ba. Yanzun Nawraah kin maye gurbin Hindu kinji? Ki daukeni a matsayin uwa kinji? Saki jikin ki ki kwantar da hankalinki, Nan gidan ku ne. Ki fito ki gayamun dukkanin matsalolin da kuke fuskanta. Idan shawara kike nema zan baki. Dukkanin abunda kike buri in dai bai fin karfin mu ba da iKon rabbi zamu baki shi. kinji?" Nawraah ta kada Kai sama alamar toh. Hawayen da take ta makalewa ya shiga zurara, "Nawraah.. Subhan'Allah! Kuka Kuma? Meya faru dan Allah. ?" Nawraah ta sake fashe wa da wani kukan tana daga kanta sama hadi da saka hannu ta goge hawayen tache, "Ai shine nace wanene Alhaji sambaso?" Hajia Qibdiyya ta dubi Nawraah tana cigaba da nazartar ta tache, "Aminin baban su Anees ne. Alhaji sambaso abokin cinikayyar baban su Anees ne. Alhaji sambaso attajirai ne a wannan garin namu na naduka. Yana daya daga cikin manya masu fada aji na gari da kasa baki daya... Alhaji sambaso miji ne ga aminiyata Dr bintu..." "Ohkay. Allah sarki.... Lalle akwai zumunta a tsakanin ku sosai" Mami ta kada Kai alamun eh ta cigaba da cewa, "Akwai zumunci a tsakanin mu sosai Kam marigayiya Hindu ma ta sansu. Farin sani ma. Ai nan ta koma da girki lokacin da mukayi tafiya. Amman dukkanin wadannan zumunta dana lissafi maki hakan baya nufi don mun sansu mu goyi bayan su akan abu mekyau ko akasin haka. Saboda haka ki kwantar da hankalin ki. Alakar mu dake ta zarce gaban yadda kike tunani kinji Nawraah? Ki cigaba da Sanar damu komai. Alhaji sambaso yana daya daga cikin shareholders na jami'ar Alharamein. Sannan 'yayan su da yayan mu ma tare suke baki daya" "Allah sarki. Allah yabar zumuncin ku" "Aameen nawraah Ina sauraron ki cigaba" Nawraah tayi shiru can ta nisa tace, "Mami lamarin ne akwai rudani sosai. Ina tunanin ni da yan uwana kawai ya shafa. Don gaskia a yadda nake jina Mami idan ban dau mataki ba bazan taba jin dadi ba." "Nawraah magana kike Mai harshen damo. Tattare kalaman ki suke cikin rudani da dulmiyar tunani. Wallahi bangane dukkanin abunda kike fada ba. Illa dai sunayen su dana gaya miki da bayanin su a takaice. Ki sanar dani abunda bansani ba Nawraah. Mu taru mu dauki ko wane irin mataki ne. Kinji?" Nawraah ta kada Kai tana sauke gwauron numfashi tache, "Mami..." Sai Kuma tayi shiru. Hajia Qibdiyya ta mike daga kan kujerar da take ta koma Wadda Nawraah ke Kai ta zauna a kusa da ita tana duban ta sosai tace, "Wallahi kinji rantsuwar musulmi? Da Allah muka dogara. Da karfin ikonsa zamu taru mu yaye muku damuwar dake damun ku. Amman kafin sannan inason ki yaye ni daga cikin duhun da kika sanya ni Nawraah." Nawraah ta dan daga Kai tana auna zancen a zuciyar ta... "Ina sauraron ki Nawraah ..." "Mami... Su suka kashe ummy da abbiey da hamma Ashir" Hajia Qibdiyya na zaune sai ta mike. Hannuwanta dafe da kirji cikin tsantsar kidumewa jikinta ya fara rawa tana duban Nawraah cikin zare idanu da tsantsar firgice tace, "Su waye suka kashe su Nawraah?? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" "Alhaji ateeks ya amince.... Plazas dinnan din sun zama mallaki na. Harda estates din mejesa da guzare dana Gpo da na bayan Maduki., shikenan nayiwa Dr abubakhr warwas matsiyaci duk tarin arzikin sa da sannu sai sun zama mallaki na..." Nawraah ta fada tiryan tiryan tana duban hajia Qibdiyya Jin haka yasa hajiya Qibdiyya ta koma kusada Nawraah ta zauna. Tana duban ta sosai cikin tsantsar tashin hankali tache, "Nawraah a'ina kikaji wannan zancen? Su waye suke fada? Labari aka baki ko menene? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun " Nawraah tayi murmushi ta janyo wayarta ta sanya recoding dinnan tiryan tiryan tanayi har ya karashe Hajia Qibdiyya sai ta nemi bakin magana ta rasa..ta bude baki kawai ta kasa ma rufe shi ko ta furta wani abun. Sai ta zama tamkar mutum mutumii. Sun dan jima a haka. Kafin cikin daurayi da dakewa tace, "Ina sauraron ki Nawraah. Sai me Kuma?" Ta tanbayeta tana duban ta sosai Nawraah batai kasa a gwiwa ba. Ta shiga cikin files ta danno bidiyon nan ta kunna mata. Hajia Qibdiyya ta karbi wayar tana gani. Baki ta bude ta saka hannu ta rufe shi alokacin data karasa kallon bidiyon "To Mami sai Kuma kisan hamma da akai Wanda nakeda tabbaci shima sune suka kashe shi. Shi tasay a ranar da zai rasu yaban wayar ya ce mun kar na bude recording da wajen bidiyon har sai na kammala aji na biyu zuwa na uku ko na hudu na jami'a. Yanayin da ya mikomin wayar ma yana cikin firgici na lura dariya kawai yakeyi yana yake. " Mami tayi shiru. Saboda baki daya maganganun sun daureta da jijiyoyin jikinta. Ashe ba zaman Allah da annabi su dr bintu suke zaune dasu ba? Sun dauke su tamkar yan uwa da suka fito ciki daya. Tabbas ba dan Nawraah ta nuna zahiri ba ba zata taba yadda ba. "Kinyi hakuri Mami dana sani ban gaya miki ba." "Haba Nawraah ya zaki ce haka? Wannan manya manyan zancen ai sunwa kwakwalwar ki ma yawa Nawraah. Tabbas kedin ba karamar jaruma bace. Sannan yanayin dakikaga na canza tsabar kidimewa ne Nawraah. Ko a mafarki ban taba zato ba. Amman zance na gaskiya a abubuwan da sukafi sanya ni acikin wannan yanayin marar dadi wallahi na kisan gillar su Hindu ne. Wallahi kinji Allah? Na yi matukar mamaki Nawraah tabbas ba dan kunzo da sheda ba wallahi bazan taba yadda ba. Kai ka saki mutum ka kama Allah. Dama akace makashin ka na g!*** Ka. Mun musu rana sun mana dare. Allahu Akbar rayuwa. Wai bintu ce ke Kirana da munafuka da manya manyan zagi da aibatawa. Kai Allah ya kyauta wallahi Nawraah idan nace zan gaya miki yadda alakar mu take dasu zaki sha mamaki. Wallahi yan uwana da muke ciki daya ban aminta da gaya musu surrina ba kamar yadda nakeda bintu. Haka zalika Mlmai gidanta Alhaji sambaso. Ku kashe rayukan har uku Kuma kiyi tunanin kun ci bulus?. Dukkanin wadannan abubuwan daya faru sukai kashe kashen nan tushen sa dai akan Hindu ta ji maganar da suke ne.. Shine sukace bari su kasheta a rufe babin ko Haka zalika mahaifin ku ma da yaje maganar kan kisan da suka mata nanma ya kashe shi. Haka zalika Ashir duk yaddaa akai shima wajen sa yaje suka samu sabani ya saka aka kashe shi .. Tabbas zuriyar Alhaji sambaso ba abun kauna bane., Lalle mutane ne masu fuskoki dubu. Nawraah" "Naam Mami... Kince dama scholarship aka baki a jami'ar Alharamein ko?" "Eh" "Waya baki" "Ita ce bintu din" "Daman tasan kin gama sakandire ne tace zata temaka muku ko yaya?" Nawraah ta zauna ta fara labarta komai tundaga sanda Dr bintu ta fara zuwa tun farko mahaifin su na raye, zuwa ranar da take bawa hajia Qibdiyyan labari ta Karkare da, "Shysa kawai na yanke shawarar dawowar mu gidan marayun don nan dinn yafi mana kwanciyar hankali akan can din" "Allah ya muku albarka ya kareku daga dukkanin masu sharri. Tabbas Nawraah kedin KWANKWASON JIMINA ce, MAI WUYAR SHAFAWA. zanu shiga cikin case dinnan da hannuwan mu da kafafun mu." "Aameen Mami..." "Kuma iyayen nasa sun san yana kula ki?" "Wa Mami?" "Saurayin naki" "Oh.. eh yace zai tanbayi baban sa yana ta aiki ne na kasuwancin su. Kullum ai tare muke ganinsu a school kafin Su gama. " "Eh abokin Anees ne sosai ma kuwa..duk da dai marwaan din yadara Anees da shekaru kadan" "Allah sarki..Masha Allah," "To yanzu ya matsayin alakar ku. Kina tunanin zasu yarda ya aure ki?" Nawraah tayi murmushi kanta a kasa tache, "Ai ban san su bama Mami..Amma nasan zan san su with time" Dr Qibdiyyan ta dubeta a razane tache, "Bangane bakinsa iyayen sa ba. Marwaan fa nake nufi ba wani ba" "Eh Mami. Bamu hadu ba tukun yace dai idan an kawo kudi zai Kai ni mu gaysa. Ya mana abubuwanda baki ba zai iya ambata karramaawar su ba Mami. Rashin lafiyar Amnah shine akaj komai, cin mu shan mu. Abubuwa da yawa dai. Kyautatawar sa yasa na amince dashi." "Allah sarki... Nawraah! Marwaan dayazo dazu nake miki magana fa" "Eh shi din ne dai Mami" "To ai dan bintu ne, Babban 'da ga Alhaji sambaso" Dimmm Nawraah taji kirjin ta ya buga da matukar karfi a razane ta daga kai tana duban Mami cikin karin bayani .. Mami ta jijjiga mata Kai cikin tabbatarwa tace, "Shine babban dan su sai lily," Nawraah ta sakeyin shiru tana lulawa duniyar tunani. Ji take tamkar mafarki take.. Kakwalwarta ta shiga tariyo mata komai da komai game da marwaan ciki harda sanda suka fara zuwa makarantar da Layla taje ta tanbayi sunayen su, tabbas Anees Abubakhar dollars da marwaan sambaso. Shin marwaan nada masaniya akan abunda iyayen su suka mata, ta girgiza Kai ita kadai tana magaba acikin zuriyar ta "Ina marwaan ba zai mun haka ba, tabbas dayana da masaniya ,ai zai gaya mata. Wasu siraraan hawaye suka shiga zuba a fuskar ta. Data kasa gane na menene Hajia Qibdiyya ta zaro tissue akan center table ta mikawa Nawraah dake hawaye sosai... Bayan hannunta ta ta Saka tana katse sauran hawayen bayan ta kammala kukan tana ajiyar zuciya. Mikewa tayi tana layi kamar wadda tasha maganin bacci. Tuni jijiyoyin kanta sun murde kanta ya fara ciwo sosai. "Tashi muje Amnah .." Amnat ta kike daga zaunen da take. Hajia Qibdiyya ta dube su cike da damuwa tace, "Zauna mana Nawraah" "Mami zan je na kwanta ne. " "Kalli condition din da kike ciki mana. Ki bari zuwa jimawa ko kwana mana yau dai daya" "Akwai aiki da aka bamu a makaranta. Amnah ma batai homework dinta ba . Sai da safe Mami" "Shikenan sai da safen mu Nawraah. Inshaa Allah idan baban su ya dawo daga wajen aiki zamuyi magana. Zan gaya miki yadda mukai dashi" "Tohm sai da safe." Ta riko hannun Amnah suka fita zuwa gidan marayun da suke.... Dakyar Nawraah ta iya karasawa saboda yadda gabobin jikinta suka saki baki daya ba karfi ajikin ta. Ga kanta dake mata ciwo sosai , yayi nauyi yana yi kamar zai fado .. _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/13, 1:55 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _25_ :::::::::     Bakin su dauke da sallama suka shiga dakin na su. Kusan sallamar Amnah ce ma ta fito fili sosai. Ya yin da Nawraah tayi kasa kasa. Su Raudah suka amsa sallamar tasu suna musu maraba. Kowacce na kan gadon ta sunata hirar duniya. "Nawraah. Meye faru ne?" Raudah ta tanbayi Nawraah ganin ta nufi gadonta ta kwanta ta dora fulo akan fuskar ta "Gaskia ni ma naga yanayinta da sanyi sanyi ta shigo" wasila ta fada tana duban Raudah. Faty ta mike ta nufi gadon Nawraah ta zauna a gefe tana leka fuskar Nawraah data tukwikwaye da fulo. "Nawraah... Dan Allah menene kin saka zukatan mu acikin rudani. Dan Allah menene kinji?" Faty ta mata magana cikin lafazi na ban hakuri da rarrashi. "Nawraah... Nawraah. Amnah meya faru ne eh?" Amnah ta girgiza kai tana duban Nawraah tache "Nima bansani ba.. bansan ko uncle marwaan bane ya mata fada" "Marwaan ? A'ina kuka hadu da shi?" "A gidan Mami" Su faty suka dubi junan su da kallon karin bayani. Raudah ta riko hannun Amnah tace, "Ai munata neman ku. Ganin Nawraah bata school. Kema muka biya zamu dakko ki. Me gadin makarantar ku yace ai tun dazu dayar yayar taki ta dauke ki. Muka zazzaga dakunan dake gidan nan. Nanma bakwana kan..don faty har ta cewa mu ku shiga gidan Mami ko kuna can. Wasila tache ba lalle Kuna canba sai dai ko Kuna gidan bappann nan naku. Mu kuma.bamu san gidan ba. Yanzu shi uncle Marwan din dukanta yayi ko fada ya mata?" "Nima.bansani ba Saboda ni da Mami mun koma dayan parlorn muka bar musu wannan shi da ita" "Okay tohm, maza yi sauri kije ki wanka kinji? Kici abinci sai ki aiki in an baku homework?" 'eh an bamu suna cikin jaka" "Yauwa Amnah..maza jeki wankan bari na duba homework din kafin ki fito" "Tohm Aunty Raudah" Raudah ta janyo jakar ta duba aikin gidan ganin Amnah zata iya yasa tabar mata su a gefe. Ta juya wajen Nawraah tana fuzge fulon. Abin mamaki sai suka ga ta sake fashe wa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk Wanda ya saurara. "Dan girman Allah Nawraah ki sanar mana abunda ke damun ki kinji? Dan Allah" Nawraah ta girgiza Kai tana runtse hawayen idanunta. Dake zuba tace, "Ba bu komai" "Kinsan ko duk jikina kunne ne ba yadda zan ba. Malama meke damun ki?.damuwar ku tamu ce. Nawraah kada ki manta idan muka shiga irin wannan yanayin kece me karffafa mana gwiwa kita rokonmu har sai mun gaya miki damuwar mu. Amman ke saboda Allah ace kina cikin damuwar da har ta saki zubar da hawaye amma ki kasa sanar mana. Shin baki aminta da mu din bane ko kuwa?" "Gaskia hakane sai dai idan baki dauke mu tsintsiya madaukin ki daya ba." "Nawraah dan Allah ki gaya mana abunda yasa kike zubar da kwalla haka. Kinji?" Baki daya haka suka shiga tofa tasu suna bata baki ta gaya musu damuwar data sanyata shararar hawaye haka. Nawraah na insu..ta cigaba da rusgar kukan ta kafin ahankali ta mike ta jingina da jikin gadon Amnah ta fito daga bandaki ta sauya kaya zuwa na bacci, Ta ja littafan aikin gidan da aka basu tayi, taci abinci sama sama, sannan ta nufi wajen yar uwarta ta zauna. Nawraah ta janyota jikinta tana shafa bayanta. Sosai taji ta samu nutsuwa da salaama. Ta dubu Amnah dake malale da ita tana hawaye.. Da sauri ta saka kasan dankwalin ta fara goge mata fuskar ta 'kukan me kike uhm?" Amnah ta girgiza Kai bata ce komai ba. Raudah ta dubi Nawraah itama idanunta sun ciko da hawaye. Taceh, "Nawraah ai dole Amnah tayi kuka.. haka kawai ba ita kadai ba Kuma kinsaka hankulan mu shiga cikin wani yanayin mara dadi. Mun rokeki ki fadi koma menene mu taru mu magance ki mu baki shawara kinki. Sai Amnah ce ke cewa Kuna gidan Mami har Kun hadu da marwaan. " Nawraah ta saki gwauron numfashi mai tattare da tarin radadi na santsin rayuwa tache "Ba zaku gane ba... Faty, Raudah... Wasila. Rayuwata da yan uwana tana cikin wata sarkakiya da bazan iya fayyace muku ita ba. Lamarin ne daya ke da matukar firgici da razana fiye da yadda Luke zato.. wannan babban lamarin ya shafi rasuwar iiyayen mu da babban wanmu. Abu ne dake dunkulalle sai an since shi daya bayan daya. Duk yadda kwalkwalwa zata ayyana muku ba zaku taba ganewa ba, Kai ko da fayyace muku komai..Kun tambaye ni menene ko da yadda zan a magance, Alfarma daya nake roka a wajen ku kawai. Dan Allah ku sanyamu cikin addu'oin ku. Kuma na adduar Allah yabamu nasara. Allah ya dora mu akan su. Ku.mana addua kan Allah yasa karashen sune suka zo, Ku tayamu rokon Allah ya amsa bukatin mu. Wannan shine boyayyen al'amarin da rayukan mu ke ciki. Abunda zaku mana kawai a matsayin ku na abokan zaman rayuwar mu shine ku kana addu'a' Nawraah na karasa fada ta juya ta kwanta hadi da jan zaninn gado ta rufe kanta. Jikin su yayi sanyi kan maganganun da tayi, Da tsananin tashin hankali dake fuskar ta zaa ka gane lamarin abun babbane .... Shiru sukayi jugum jugum. Amnah tuni bacci ya dauke ta tana minshari ahankali. Su Raudah suka hada idanu sun rasa bakin cewa komai. Dakyar suka iya babbata baki. Sannan daya bayan daya sukayi alwala dukan su har Nawraah. Suka dan kwanta dare naja sosai tsakar dare suka tashi yin sallar tahajjud wurin neman temakon Allah akan lamarin su Nawraah.   ::;;;;; WASHE-GARI..    Da wuri suka tashi dukkan su. Daga sallar asubah basu koma ba kasancewar sunada test da zasuyi a ranar Kuma jarabawar su ta gabato. Nan da nan gari na fara haske lokacin makaranta Nawraah ta zura hijabi ta riko hannun Amnah da dan lunchbox dinta da hajia Qibdiyya ta saya mata... Kuma ta hada mata da cartoons da biscuit da capri- sun, su cakes da Kuma warfer da ruwan roba da apple. Bayan ta Kai Amnah ta dawo. Ta ci abincin da bata ci ba. Ta sake watsa ruwa ta gina abubuwan da zata saka ta mayar da julbab dinta. Suka nufi jami'ar su su hudu. Amman baki daya zuciyar Nawraah sam batada nutsuwa. Tunani ne dankare cikin ranta. Da abubuwan da zasu biyo baya. Allah ne ya temaka ta karasa iya rubuta test da aka basu. Ko da bayan da suka kammala lectures na rarar Nawraah ta nemi waje ta zauna a wajen kujerun garden dinsu tana jiran marwaan. Shiru shiru ba marwaan ba alamar sa. Jikinta yayi sanyi ganin bai zo ba, Kuma bai kirata a waya ba. "Ya tabbata yanada masaniya kenan?" Ta tanbayi kanta tana girgiza Kai "Yaron dan wanda ya kashe miki iyaye da wa kikeso?" Wata zuciyar ta gaya mata. "Amma how sure are you da marwaan yasan komai? Kana kallon sa kasan baiyi zubin mugunta ba. Tabbas bashi da masaniya akan wadannan mugayen" Ta sake kunna wayarta tana refreshing ko network ne. Nan ma shiru kira bai shigo ba. Ta duba sakonnin ta nanma ba text message daya ke tura mata duk safiya da rana da dare da asubah. Ta sake danna Wani madanni tayi restarting wayar baki dayan nanma shiru. Mikewa tayi daga zaunen da take. Ta fita daga garden din tana kalle kallen makarantar inda zata ganshi. Babban abunda ya sake tayar mata da hankali shine ba motar sa awajen faka motoci. Ranta duk ba dadi ... Ta dubi wayarta taga lokacin daukar Amnah yayi. Don haka ta fuce daga department din ta dauki hanyar makarantar su Amnah. Yana zaune daga cikin motar agaba wajen mazanunin driver. Kan motar tasa daman tuni ya setata tun kafin suzo makarantar. Yana zaune ya kifa kansa akan a steering yana duban ta duk sanda ta nufi wajen ta zauna tamkar ko da yausheml Yanayin yadda duk ta hargitse ne yasa shi kasa nutsuwa. Kullum yaumin inde zasuyi daukar darasi sai Anees yaje makarantar kawai don ya kalleta yaji dadi a rai da zuciyar sa. Duk sai yaji bai ji dadin samunta a wannan halin ba. Yaga tanata duba screen din wayarta cike da damuwa ya tabbatar rashin ganin marwaan ne. Har ta kule bai dena kallonta ba sai data fuce daga cikin makarantar gaba daya. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Haka kawai ya samu kansa shima cikin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa. Wayar sa ya dauka ya danna sunan marwaan ya kira shi. Bayan sun gaysa ne yake cewa dashi "Aboki na ya abubuwan ne?" "Steady nake gaya maka maza" "Allah yabar senior man" "Kai ne senior man Kuma comrade. " Anees yayi murmushi. Kasan zuciyar sa yana mamakin abunda yasa marwaan baya daukar wayar Nawraah. To ko dai bashi take nema bane? Ya samu kansa da cewa d amarwaan "Ina mutuniyar ka ne?" Marwaan na kan kujera a dakin sa dauke da computer dake gaban sa, yana wani bincike yace "Wa?" "Yau rabin rai din naka i kake cewa wa?" "Baba aiki ne agabana Allah. Wai habibty kake nufi,? "Ohocan ta katse muku. Nawraah dai eh ita" ,Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/13, 2:00 AM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _26_ ::::::::: *Marwaan ya dan yi shiru bai sake cewa komai ba, Anees ya yi murmushi don a zaaton sa fada sukayi na masoya. "Kayi shiru" "Ba shiru nayi ba baba" marwaan ya amsa shi "To meya hadu ku,?" "By Allah bamuyi fada ba Kaman ta har zance munyi a parlorn Mami? Kawai I'm a little tii busy ne. Shysa" "Kana too busy Kuma ka dau Kirana?" ",Banza... Saboda idan da habibty muke waya Sai mu Kai sama da awa hudu Muna abu daya. Kai kuwa yanzu zamu gama na kashe wayata," Anees ya sakeyin murmushi mai taushi. Ya samu kansa da tsokanar da yake masa kullum yace, "Haba my love, waiting man do man?" "My love? Kai da Ina kuwa dana zabga maka marf, Banza, Soko, wawa ,Dan wahala" Anees ya fashe da dariya mai cigaba da tsokanar marwaan. Har ya samu dai ya ragewa marwaan din bacin rai dake cikinsa. Don daga sautin muryar sa Anees ya gano yana cikin damwua. Yana karasa waya da marwaan ya kunna motar sa ya tasheta a hankali yake tafiya yana tuna zantukan marwaan. Ya girgiza kai kawai ya wuce gidah. Ya shige can wajen parking lot ya nufi parlorn mamin sa Kai tsaye. Ya sanya hannu zai tura kofar kenan ya jiyo muryar Nawraah na cewa, "Yanzu mami ya zanyi? Ina son sa Ina kaunar sa. Munyi wa juna alkawarin aure. Mami anya marwaan yanada masaniya kan iyayen sa sune suka kashe mana Iyaye da babban wan mu?," Bude baki Anees yayi alokacin da Nawraah ta karasa zzancen. Ya samu kansa da jingina da bango yana jiyo sautin muryar Nawraah .. yadda take magana kadai mai zai tabbatar maka tana cikin damuwa. Sannan gefe daya jin yadda taake magana ba karamin sanya shi nutsuwa yake ba. Kunnuwan ba zasu iya jin tsayawa karashen labarin da take bayaraa ba, ta kashe iyayen ta da babban wasu.. Daki ya koma ya shige bandaki ya watsa ruwa. Yayi alwala ya sauya kayansa zuwa marasa nauyi.. Wayar sa ya dauka yana duba hotunan ciki. Rabin hotunan wayar dauke suke da hotunan Nawraah.. ya Saka hannunsa yana shafa fuskar ta a hotan . Ys kunshe idanu ya bude su akan labbanta masu taushi, gashi labbanta jajayene kamar ta sanya jambaki.. Ya samu kansa da rungume wayar tamkar ita ya dora a kirjinsa haka yake ji. "Ina son ki, Ina son ki Ina son ki, . na kaunar ki Nawraah. Kaunar ki Allah ne ya dasamuni Nawraah. Kaunar da nake miki zatamun illa Nawraah. Ina cikin yanayin da baki ba zai iya furtawa ba haka ma alkalamii. Ki sanii har gaban abadan ba zan taba mantawa dake ba. " Ganin tunanin da yake da zubar da yake shi daya kamar sabon mahaukaci. Mikewa yayi ya dauki charbin sa ya nufi masallin da ke cikin gidan na su. Shiga yayi ya zauna kafin a kira, Suka idar ya zauna yanayin lazumi har..... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [5/15, 8:41 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _27_ :::::::::    Har ya zuwa sanda aka fara kiraye kirayen sallar isha'i. Bayan sun idar ne ya tashi ya fita daga cikin masallaci.. Hanyar sashen hajia Qibdiyya mahaifiyarta su yayi. Daga can nesa ya hango futar su Nawraah da Amnah kanwarta. Ya tsaya yana duban su har suka kulewa ganinsa suka fita daga gidan zuwa gidan marayun da suke rayuwa acikin sa. Katon numfashi yaja ya sauke yana mai Saka hannu akan goshinsa. Yaa dan runtse idanunsa sabdoay tsananin yadda kansa ke masa ciwo yana barazanar fadowa kasa. A daddafe ya karasa bangaren mahaifiyar su, Sanyayyan turaren wutar keci a parlorn kamar koda yaushe ya sanya shi lunshe idanu ya baje hanci yana shakar ni'mantaccen turaren wutar sandal munawwara exclusive na kamfanin turaren yerwa incense and more. Ta ke yaji wani kaso na daga bacin ran da yake cikinsa ya rage. "Anees..." "Mami" ya fada yana juyawa wajenta. Don baki daya ma hankalinsa ya tattare kan nimattaccen turaren dake ci ahankali mai musulmin kamshi.. "Naam Mami" ya amsa yana juya Kai zuwa inda take a zaune. Ya nemi kujerar gefenta ya zauna yana dubanta Sai kuma ya juyar da kansa wajen turaren wutar dake ci ya ce, "Mami wannan scent din ya mun dadi sosai" "Mashaa Allah.. na kamfanin turaren wutar yerwa incense and more ne. Kasan turaruwan ta gaskia ba na banza Kuma kowa zai iya saya mai kudi da talaka, Abun sake burgewar Kuma kasan menene?" Anees ya girgiza Kai alamar a'ah tache, "Tiraren ta top notch ne. Sannan sunada matukar kama guri ko kaya ko mota da sauran su" "Mashaa Allah" cewar Anees. Ya dan saci kallon mahaifiyar tasa yagsabaki daya yanayinta ya sauya kana dubanta kasan tanada abunda ke damun ta. "Meya faru mami?" "Me kwa fa auta?" "Mami naga face dinki ba yadda na saba gani bane, Da alamar akwai tabbacin abunda ke damun ki. Mami please? Ki gayamun abunda ke damun ki..ko wadannan yaran da suka futa ne yanzu daga nan?" Hajia Qibdiyya tayi hanzarin girgiza Kai tana cewa dashi, "Wayyo karka dau hakkin su..... Kasan su waye su?" "Mami kin fada several times ai. Maman su itace wadda ta fara mana abinci dinnan me dadi" "Eh anyi haka... To wadannan yaran kusan ince amana ne a agurin mu. Dubada Allah yace kada abari maraya ya zubar da hawaye..kar a zalinci maraya. Musanman ma sudin na gaba gaban farko ne a marayun . Nawraah, Amnah, Ashfeef. Ka ji su su uku " "Okay Allah sarki. Allah ya musu rahama Amin. Su Kuna Allah ya raya su Amin... Nagansu ai da zanzo nan din itada kanwar su sun tafi" "Eh nan tazo muke magana ne" "Mami akan marwaan dai?" "Eh akansa ne. " "Wai meya faru?" "Ba sai ka saji ba Anees. " ta fada tana kauda kanta gefe Zuciyar sa ta shiga yi masa zugi. So yake ya sanarwa mahaifiyar tasu abunda yakd game da Nawraah acikin zuciyar sa. Ba kadan ba ya kamu da sonta. Kaunar da zata iya masa illa. Ta masan ma illa ,don ko sunanta aka kama wani abu yake ji babba game da ita. "Mami dan Allah... Kakki manta nasan abunda ke tsakanin su da marwaan." Hajia Qibdiyya ta dube shi tana sauke ajiyar zuciya tache, "Wani irin alamarinne mai sarkakiya yake faruwa Anees. Abune da mu kanmu da ku muke cikin sa, lamarine babba dake tunkarar mu..sai dai fatan samun nasara kawai. Allah yasa mu dache Amin" "Aameen Mami. Amma dan Allah Mami ki sanar mun ko menene Dan Allah ba nutsuwa atare da ni" "Anees.... Kayi alkawarin ba zaka gayawa wani abun da zan fada maka ba? Dik kuwa da nasan halin ka bakada dibar zance da sauran su. Amman wannan maganar da zan gaya maka me sammatsi ce dake bukatar sirri" Anees ya daga Kai, Don ya dauki maganar dazun dayaji sunayi da Mami daya kabe ajikin Kofa ya sauararai a matsayin kuskuren suna Nawraah ta kamo ta fada., Ko Kuma kunnuwan sa basu ji masa sosai ba, Sam ma zuciyar sa ta ki amincewa da maganar da kunnuwan sa suka saurara. Ya samu kansa da ce mata "Nayi alkawari Mami inshaa Allah bazan fada ba. " Hajia Qibdiyya ta danyi shiru na dan wani lokaci kafin tache, "Anees... Ina kadarorin baban ku da muka ce ku dinga taya mu da addua Allah ya tona wadanda suke da hannu aciki. Allah Kuma ya kwato masa hakkin sa ko?" "Eh Mami anyi haka" Hajia Qibdiyya ta sake nisawa kafin tache, "Naga sheda a azahiri da idanu na. Naji da kunnena ganau ce ni da jiyau. Evidence sosai dai Anees. Kasan waye ne behind duk wadannan abubuwan daya danganci kadarorin baban ku? " "Mami waye?" Anees ya tanbayeta yana zare idanu Hajia Qibdiyya ta danyi murmushin yak'e tache, "Alhaji sambaso, mahaifin su Marwaan, da temakon Alhaji ateeks shima abokin ga mahaifin ku" Anees sai ya hangame baki yakasa cewa komai cikin tsananin mamakin sunayen da ta ambata, Wanda ko a mafarki bai taba zato ko tsammani ba. Duniya Ina zaki damu? Dama ance makashin na g**ka. Gaba daya gabobin jikinsa sai suka saki. Ko wani rassa na jikinsa ya shiga tsuma na daga labari mai tsoratarwa da suka ji. Hajia Qibdiyya ta sake sauke katuwar ajiyar zuciya ta cigaba da cewa, "Sannan mahaifan yarinyar nan da babban wan su. Suma kashe su aka yi da daya daya. Ban gayawa baban ku ba saboda ranar daya dawo daga aiki a ranar mukayi maganar da Nawraah. To Kuma nache zan sanar masa. Sai kuma ya dawo baya jin dadin jikin nasa dinnan har ya rubuta maka magani yace kasayo masa? To ganin jikin nasa ba dadi hakan yasa ban yi masa zancen ba. Dubada bayada lafiya kar na Kara tayar masa da hankali." Anees yayi shiru yanata jujjuya zancen a zuciyar sa. Duk tsananin amintar dake tsakanin iyayen nasu? Baban su da baban marwaan aminai ne. Haka zalika Dr bintu mahaifiyar su Marwaan ma aminiyar Mami ce. "Mami Kuma an tabbatar su ne?" Ya samu kansa da tambayar ta hakan. "Kwarai ma kuwa Anees. Akwai shedar komai na recoding muryar su da Kuma faifan bidiyon" Anees ya sauke gwauron numfashi cikin sanyin jiki mai dauke da damuwa yace, "Yanzu ya ake ciki Mami?" "Sai yau zan wa baban ku maganar tunda har ya samu sauki yaje asibiti. Yace mun ba ze biya ganin patients ba na private consultations yau ba, gidah zai wuto kawai. So zamuyi zancen da yardar Allah..Amman kafin sannan Anees kada ka bari maganar nan ta fita, Kuma ba wai hakan na nufin zaka daina hulda da marwaan ba..tunda bamuda tabbacin yasan abunda iyayen sa suka aikata" "Hasbun Allahu Wa ni'imal wakil ..." Anees ya furta yana jujjuya kansa cikin alhinin maganganun da sukayi "Sai addua kawai Allah yasa mu dace". . "Amin .. to Mami kashe iyayen nasu da wan nasu. Shima iyayen su Marwan dinne an tabbatar?" "Hmm Anees kenan. Ba zanyi mamakin tambayoyin da kake ba sabida ni Kai na ba dan naga sheda ba wallahi bazan yadda ba. Amman komai nagani Kuma naji. Kusan ince Dr bintu ma tasan komai game da lamarin amman kaga Koda nake gaya mata rasuwar malama hindun nunawa tayi batada masaniya Anees. What a cruel world. Wannan rayuwar da ba abakin komai take ba yau ga naka gobe ga ka waninka. Amman wai ace musulmi yan uwan musulmi sune suke kashe kashen rayuka kamar cinnaka? Saboda mahaifiyar su Nawraah malama Hindu marigayiya kasan da zamuyi tafiya sai Dr bintu face dan Allah ta dinga zuwa tana mata abinci cuz taji yadda nake kuranta abincin ta, na taba aikenta karbo sako ma to harta taya su abinci Alhaju sambaso wai yayi ta Santi, to sai take neman alfarma. Na roki Hindu tace ba damuwa sai tayi, "Anees baiwar Allah nan tagama musu abinci ta Kai. Ita da Nawraah dinnan ne kuwa sukaje . Yarinyar ta saka recoding a waya tana recording wakar Maher Zain da ake a tv din parlorn. Sai ita marigayiya taje takai abinci sai ta jiyo suna maganar kadarorin mahaifin ku Alhaji ateeks ya amince da sauran shareholders komai ya koma mallakin Alhaji sambaso. Anees wai har bintu ce zata dinga zagina tana fadan sunaye akai na da mugun alkaba'i . To sai ita marigayi Hindu taji, hannunta rike da kwanukan abinci a tray sai ta zubar a kasa. Saboda dimaucewa na abunda ta saurara. Sai bintu tayi kanta. Marigayiya Hindu ta shiga magiya tana cewa ba abunda taji ita daga rajat ma tabar aiki. Bintu tace tadama kunnu. To annanne Nawraah taje daukar wayar mahaifiyar tasu. Na karkare maka zance dai Alhaji sambaso shi ya kashe marigayiya Hindu hit and run case ne. Ya bigeta ya gudu abins a,a then later bayan abubuwa sun faru mijin ya gano Alhaji sambaso ne ya kasheta cikin fushi kagane sunata mayarda magana wa juna. Sai Alhaji sambaso ya tura shi mahaifin Nawraah malam Junaid. Ya fadi ya mutu" "Sai kache film Mami? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun " "Hmm Anees rayuwar nan,kaji tsoron mutum kaji sai babban wansu bayan rasuwar uban. Yana amfani da wayar itamalama Hindu marigayiya nan yan gano recodings din ya saurara sai yaje wajen Alhaji sambaso din. Kai Inna lillahi Wa inna Ilaihi raji'un " "Meya faru Mami?" Anees ya tanbayeta cike da damuwa "Long story short ... Alhaji sambaso ne ya sa aka raba shi da ran sa. Kasan ta yaya?" "Yadda muke maganar da Nawraah tace mun cause of death din shi yayan nasu...saboda tace a ranar da wan nasu zaa kashe shi ne yabata wannan wayar da komai yake ciki. Yache ta yi amfani da ita idan ta fara school amman karta ta bude media and files sai tana ajin uku zuwa na karshen gama jami'a. Tache yanayin sa ya sauya cikin firgici yake..." "Eh eh Mami" "Katuwar mota ce tazo ta bige su acikin motar yake taxi, komai da komai nasa ya kone. Subhan'Allah . Yaa Allah ka rabamu da zama ajalin wasu. Ka Kuma raba wasu da zama ajalin mu. " "Gaskia dai astagfirullah. Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun..." "And you know the most funny and cruel part?" "No Mami. I'm all ears" "Wai tsabar mugunta sune suke aika musu food stuffs irin suna claiming saint and caring, sannan bintu taba yaran scholarship a alhaaramein har su gama jami'a irin ga masu tausayin nan. Kai wasu abubuwan ma ba dadin fada ,Ga matar bappann su hates them plus sauran dangi sunki karbar su. Wato Anees sai kana raye ake yi da kai da iyalan Ka idan ka rasu bawon albasa ma yafi ka da iyalan ka daraja da matsayi awajen su. Allah ya sa mu dace" Ameen Mami" "Ga fate ya hada 'ya'yan su soyayyah. Har zancen aure ya shiga tsakanin su sunason juna. Iyayensa sunki saboda ba dangin kudi bane plus wadannan abubuwan Subhan'Allah "Allah ya shiga lamarin su" ",Ameen" Door bell ce ta fara Kara. Anees ya mike zai bude ya fara duban fuskokin bakin ta cikin wata tv dake gefe tana haska hotunan fiskokin Wanda zai shiga ko zai fita ta na'urar camera "Baba da baban marwaan ne" Hajiya Qibdiyya ta janyo hijabin ta dake gefe ta zura. Anees ya bude kofar yana musu sannu da zuwa . Sukaa shiga bakinsu dauke da sallama. Suka gaggaysa duka. Kafin hajia Qibdiyya tace su koma kan dinning ga abinci nan. Alhaji sambaso ne da dr abubukhar dollars suka nufi dinning Mami tayi serving din su abinci suka ci. Bayan sun kammala suna yar hira Alhaji sambaso ya dubi hajia Qibdiyya yace.. _HGL CHARITY FOUNDATION_ _ASSALAMU ALAIKUM WA RAHAMATULLAH!_ JAMA'A BARKANKU DA _WARHAKA... ALLAH YA SAKA MUKU DA ALKHAIRI YA BADA LADA HADI DA BIYA MUKU DUKKANIN BUKATIN KU DA KUKE FATAN SAMU AAMIN_ GODIA DUBU GA TALLAFIN DA KUKA SAKA NA CIYARWAR AZUMI INSHAA ALLAHU WANNAN GIDAUNIYAR MAI SUNA A SAMA NA KIRAN MUTANE AL'UMMA MASU SON SAMUN LADAN WANNAN MANYAN AIKI DA MUKE SAKA RAN FARA SHI KAMAR НАКА 1• DAFA ABINCI A RABA GA MABUKATA RANAR JUMU'AH KO A KAI RUWAN SHA GA MASALLATAI RANAR JUMU'AH 2• HAQA RIJIYOYI ACIKIN KAUYUKA DA UNGUWANNIN DA BASUDA RUWA 3• RABA KAYAN ABINCI KO KUDI GA MABUKATA MARASA HALI 4•KAI ZIYARA GIDAN MARAYU DA KAI MUSU ABUBUWAN AMFANI DA SUTURA IDAN DA ME BAYARWA 5• KAI TALLAFI KO ABINCI GA ASIBITOCI WAJEN MASU JINYA MARASA KARFI.. 6•KOKARIN KARASA MASALLACI KO YIN MASALLACI AWAJEN DA BASUDA SHI... MAI NERA BIYAR MAI GOMA DiK YADDA HALI YA KAMA ALLAH YA HADA MU A LADAN DUKA.. JAZAKUM ALLAH BiL JANNAH.. DOMIN SAKA TALLAFI GA ASUSU 9044191709 OPAY JAZAKUM ALLAH BİL JANNAH💜 [5/15, 10:25 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _28_ ::::::::: "Hajjaju what's your take akan kadarorin nan da aka yi mana fin karfi? Saboda kinji mutumin yana cewa shi baya ma san atada maganar abarta kawai... " Hajia Qibdiyya ta kakaro murmushin yake, tana kambama karfin hali na mugunta irin na Alhaji sambaso.... Shine fa ya kwace kadarorin Amma saboda muguntar tasa ta zarce qima shine yake magana ahankali cikin harshen ban tausayi Kai kache bashida masaniya ko hannu aciki... "Hakurin shine kawai mafita..dubada anja lokaci mai tsayi. Kuma anyi mai yiwuwa ba wani abu daya canzu. Ba rabo bane..." Alhaji sbaso ya girgiza Kai irin ya jinjina maganganun da tayi ya dubi Dr abubuakhar dollars yache, "Lalle ka zuga madam . Itama tabi bayan ka tache a hakura. Amman gaskia ko su waye basu kyauta ba. Amma ni dai duk da kun hakura ni bazan hakura ba. Idan yaso ko wasu wajen ne sai a baka su ka biya ko da 20 percent ne kadai. " "Ah haba Alhaji Banda wata wahalar Allah. Ba rabo bane. Nan gaba idan da yi wuwar a saya wasu din sai ayi. Amma for now dai bana goyan baya kan wai mu sake mallakar wasu dukiyar ta hanyar shareholders. "Hajiya Qibdiyya tayi hanzarin cewa hakan kafin Dr abubuakhar dollars ya bashi amsa. "Kun dai dage akan ma tsaya daya kenan. To shikenan Allah yasa hakanne yafu alkahiri Amin" "Ameen baban Marwan... Tunda baa sake yin wata babbar maganar data danganci kadarorin ko?" "Gaskia ban sake jin maganar ba. Allah dai ya kyauta " Alhaji sambaso ya fada yana jijjga Kai hadi da kwafa irin anyi muguntar nan baa kyauta ba "Ai shiysa nace maka abar zancen kadarorin nan, Allah daya bashi su ya karba ba zai hanani wasu agaba ba. Sannan a yanzun duk rayuwar da muke a baya ta jin dadi da walwala ba abunda ya rage mana shi. To iya hakanma alhamdulillah gidan ba abunda aka nema aka rasa ko zuwa wajen wani ko wata a rollka. " cewar Dr abubuakhar dollars.. "Hakane Kam ka gama magana..." Alhaji sambaso ya fada yana kurbar ruwan robar dake hannun sa. "Bari naje sama..idan na sakko bakwanan to. Allah ya tsare hanya. A gayda min aminiyata da yarana" "Ah ni ba na manta ba. Aminan juna kenan. Tace lalle na kawo gaisuwar mai kima cikin kwando kwando. " "Allah sarki. Nima Ina amsawa a million. Dan Allah karka manta" "Ah ni na isa na manta? Ai sai ahanani shiga gidan idan na manta sakon ki" Daria sukayi baki daya. Ta dubi Alhaji Abubakhar dollars Mai gidanta tache dashi "Akwai abunda zaka bukata na ci kafin ka dawo?" Dr. Abubakhar dollars ya bude baki zaiyi magana Alhaji sambaso ya rugashi, "Ah madam wato zaa sakeyin haddadiyar wakewa kenan amma sai na tafi . Ah lalle Anees kana jun wanj wariyar launun fata ko?" Anees yayi murmushi Kawai yana kada Kai. Yarasa bakin magana domin baki daya idan ya dube shi mamakin abubuwanda akace ya aikata yakeyi. Kuma.har yakeda kwarin gwiwar da muguwar zuciyar dake mu'amala da su bayan ga zagon kasan da yayi musu, Ga Kuma lefin kashe rai fiye da daya. Haka dai ya gama zubar maganar sa. Dr dollars na biye dashi a baya. Shi dama bai cika magana ba. Alhaji sambaso ne me magana sosai. Futa sukayi atare. Hajja qibdiyya tayi sama dakinta , Bandaki ta wuce ta sake yin wankaa, Ta sauya kaya zuwa na bacci wato pajamas dama tunin ta turara su da turaren wuta na kaya ta shafa musu oudiyya set din kamshi na kamfanin turaren Yerwa incense and more. Ta taje kanta dake tanada yalwataccen gashi tayi parking dinsa da ribbon ta yafa dan karamin mayafi ta sauka zuwa kasa. Tea ta dafa na ginger da cinnamon hadi da pinch din sunflower seed. Ta saka turmeric da Madara kadan. Ta aika maii aiki ta bawa wani matashi dake sharewa su Anees dakunaa ya wanke bandakunan su ya Kuma Kai musu abinci. Lafiyayyen girkin dazu ne aka sake reheatinh dinsa a microwave aka mai hadin juice na fruits da aka matse sai flask na tea. Da cubes of sugar and milk. Zama tayi akan kujera ta dau wayarta ta danno Kiran Anees. Ringing biyu ya dauka. Alokacin wayar na hannunsa ya shiga gallery yana kallon fuskar hotunan Nawraah. "Anees kaci abincin da aka kawo? Akwai abunda kake bukata na daban?" "No komai yayi Mami. Nagode sosai" ya karasa fada yana daga kansa saboda yadda ya dau ciwo da zafi lokaci daya" "to shikenan... Sai da safe?" "Eh sai da safe Mami..." "To Allah ya tashe mu lafiya" "Aameen Mami" ya katse kiran bayan sunyi sallama.. Tashi yayi dakyar daga kan gadon nasa. Ya nufi inda aka ajiye masa abincin. Warmers ya bubbude baki daya, kwata kwata bashida appetite din abincin. Tsattsakura yayi a plate kadan yaci ya shanye juice din, sai daya bada rata sosai sannan ya sha tea din ya balla pain killer ya sha. Wayar sa ya dauka yakira mai kula da sashen da yake, wanda ya kawo masa abincin dazu, "Ka dauka ka cinye su dika please sai a mayarwa Mami" "To ranka ya dade. Allah ya saka da Khairan" "Aameen Wa iyyakum" Komawa yayi kan gadon ya zauna. So yake abincin yayi digesting sannan ya kwanta, ya so ya dan fita yayi atisaye (exercise) Amman jikin sa ya hanashi saboda weakness ga kuma kansa dake tsananin ciwo. Counter ya dauka yana istigfari ya jima yana yi har dare yaja sosai. Bacci ya kauracewa idanun sa. Ya dauro tsarki da alwala ya tada sallar tahajjud da niyyyar Allah ya kawo musu sauki acikin dukkanin lamurana su. Ya Kuma magance musu dukkanin damuwar su. Ya Kuma biya musu dukkanin bukatin su na alkhairi, ya kare su da dukkanin kariyar sa. Kuka yake sosai yana rokon Allah ya kawo masa dauki a rayuwar sa. Tun yanayi a zuci har ya fara fitowa fili yanayi, "Yaa Allah... Nawraah idan har da alkhairi a tarayyar su da marwaan Allah ka shiga cikin lamuran su, ka saukaka musu kasa auren ya zamanto babbar albarka atare dasu da mu baki daya. Yaa Allah idan ba alkhairi bane agare su. Rabbi kayiwa kowannen su zabin abokin zama na gari Aameen.. " Ya sake daga hannu sama cikin rokan Allah. Wannan karon muryar tasa har rawa ta fara yi, "Yaa Allah Nawraah, kaunar Nawraah ta mun illa a zuciya ta da gangar jikina baki daya. Yaa Allah ina rokon ka da tsarkakkun kyawawan sunayen ka cassa'in da Tara. Ya Allah kai ka iya kai zakayi, Yaa Allah nayi tawassali da kai, kai na a duqe, ni bawa ne agare ka domin kai din mubuwayi ne gagara misali, Rabbi ka dubeni ka zare mun kaunar Nawraah a zuciyata. Yaa Allah ina cikin damuwa Yaa Rabbi banida tsimi banda dabara. Yaa Allah ka iya mun Allah ka ciremun tunanin Nawraah, Yaa Allah ka dubeni . Yaa Allah na kamu da kaunar Nawraah. Kaunar da ta gauraye ilahirin jikina da kewaye. Yaa Allah ka kawo mun sauki. Ka zabar mun abunda yafu dacewa da ni, na daga mafificin alkhairi agare ni. Komai nawa Yaa Allah I entrust all my affairs to you..." Yana kaiwa karshe ya kifa kansa, don ji yayi baki dayan gabobin sa tamkar ana sassara su. Dakyar ya iya komawa kan gado ya kwanta bayan yayi addu'oin bacci. Sai kuma Allah ya temaka ya na kwanciyar ba dadewa bacci yayi awun gaba da shi... Bayan dawowar Dr abubakhar dollars. Hajiya Qibdiyya mai dakinsa ta temaka masa yayi wanka ya sauya kaya zuwa na bacci. Yaci abinci da drinks. Bayan ya bada rata kuma ya sha tea. Daga nan suka shiga hira da mai dakin nasa. Sai data tabbatar ya samu nutsuwa sannan ta sanar masa dukkanin komai tundaga farko zuwa karshe. Yayi matukar mamaki matuka gaya. Don abun ya girgiza shi sosai fiye da yadda alkalami zai bayyana. A daren kuma suka shirya yadda komai zai kasance sannu ahankali har su cimma burikan su.... A ranar dai Kam zukatan mutane da yawa basu samu nutsuwa ba. Idanuwa suka kafe. Bacci ya kauracewa idanuwan su. Wasun su sukayi sallar dare wajen neman zabin alkhairin Allah a dukkanin lamuran su... *** ALHAJI SAMBASO AVENUE.... Tun tuni take jiran dawowar sa shiru shiru bai waiwayo gidah ba, dare ya ja sosai ainun. Ta sake duban agogon dake like ajikin bango. Ta sake sakin wani tsakin a karo na ba adadi.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _29_ ::::::::: *Daga* Kai tayi ta dubi agogon dake like a jikin parlorn da take a zaune. Shiru har yanzu bai dawo ba. Whatsapp ta shiga kan sunan kawar tata ta rubuta mata, "Kinsan Allah har yanzu bai shigo ba. Nagaji, gashi bakiji idanu na ba bacci nake ji. Ga maganar da bamu Kai karshe ba." Ta tura mata "Kema na gaya miki ki turo wannan kudin a buga sammako aje miki . Aikinsa tamkar yankan wuka yake Allah." Ta turo Mata reply. Murmushi tayi tana girgiza Kai ta mayar mata da, "Ba damuwa. Ina tunanin yau da daddare ko zuwa da safe zan turo miki. Maybe ma ta account din baban su" "To shikenan mu kwan lafiya" "To shikenan kawata. Sai kin ji ni" Kashe data din tayi ta ajiye wayar a gefe. Tana ta zaune tana sakin tsaki duk bayan yan mintina. Can tajiyo karar horn din mota da budewar gate. Shine ya dawo ta daga kai ta dubi lokaci a agogo tana sakin kwafa. Mikewa tayi ta bude kofar parlorn ta zauna..Ba dadewa sai ga shi nan ya shiga bakinsa dauke da sallama Ta amsa.sallaamr tana kauda Kai. Murmushi yayi yana karasawa inda take ya zauna a gefe yana Saka hannu hadi da karkatar da fuskar ta zuwa gare shi. Domin kauda Kai tayi tana duban gefe tayi masa banza daga amsa sallamar datayi bata kara cewa komai ba Sarai ya gano fushi tayi. Don haka ya murmusa kawai yana cire hular kansa ya ajiye a gefe. Hadi da daukar remote din ac ya kara sanyin yana sauke numfashi. "Hajjaju ayi hakuri mana" "Haba Alhaji tun dazu sai jiran ka nake saboda Allah ga bacci ya isheni, ga maganar da bamu Kai karshe ba. Kawai kaje ka zauna koma inane saboda Allah sai yanzu zaka waiwayo gidah duba karfe nawa fa dan Allah." Alhaji sambaso ya muskuta ya kamo hannunta tanata turjewa ya zaro ATM card dinsa ya dora akan cinyar ta. "Da farko dai kafin na fara baki hakuri ga atm card nan kinsan pin din ki sayi dukkanin abunda kike so. Idan transfer kike so ga wayata ki shiga mobile app ki tura.. kinji?" San murmushi tayi. Dama kuwa tana son ta tura wa kawarta kudi amata aikin data sakata. Ta karbi wayar tasa ta shiga mobile app ta danna code ta Saka adadin kudin da take so tayi transfer zuwa asusun bankin ta. "A kawo abinci?" Ta tambaye shi tana mikewa tsaye. Kamo hannunta yayi yakomar da ita ta zauna yana duban fuskar ta yace, "Gidan mutanen ki naje. Har take cemun na miko miki gaisuwar ta. Nache ai dama kince mun na mika gaisuwar ki kwando kwando na manta.. " Dan tsaki tayi tana yamutsa fuska tace, "Nagan ta ai tanata wani feleke a group chat dinmu. Ko sunanta bansan a kira" "Mu dai cigaba da daurewa dai ... Muna tafiya kasar waje ai shikenan sai sanda muka waiwayo kuma. " "Meya kai ka can din? " "Hmm kinsan sai ana sara ana duban bakin gatari. Na dan je wajen Abubakhar ne a site, da fari na je asibitin su baya nan. Sai na biya site anan na same shi. Nake dan bugar cikin sa. Yana nan dai akan bakan sa. Shi ya hakura da kadarorin nan waye waye abar ma maaganar. " Dr bintu ta fadada murmushin ta tana sake matsawa kusa da shi tache, "Mashaa Allah. Abu yayi. Toh ita kuma uwar feleken fa? Allah izzarta ta isheni" "Mutuniyar ki uhm. Ni kinga sunan nata ma ya bace abaki na" "Qibdiyya. " "Yauwa Mariya Qibdiyya. Itama ta cemun abar zancen nan kawai sun hakura. Waye waye ai da basusan zasu mallake su ba. shima Abubakhar din yana cewa rayuwar baya data yanzun agidan sa ba ta canza ba, komai da suke ci suke sawa suke bayarwa yana nan baa abunda ya sauya. " "Yan renin hankali, banzaye... Ayi dai mu gani. Ai dan ragowar kadarorin nasu ma da sannu sai sun wayi gari babu. " "To kinga dai case dinnan ma an rufe shi. Babu babun sa a agabanmu yanzu. Dan har nake ce masa idan yanaso sai ayiwa shareholders magana abashi wasu wuraren ya biya 20 percent ya nuna a'a" "Kai ma meye na ka na cewa haka? yanzu da sun amince fa?" "Bintu tawa kenan. Yo ai idan baka iya taka sahun barawo ba shi zai ya batar dakai.. ai duk cikin shiri ne. Banda abinki daya amince ma 20 percent din da zaa ce ya kawo ma manyan wasu kudade zaa kirawo masa dabazai iya saya ba kingane? " "Oh yanzu naji batu...nagane" " Hmm ai kadan ma ya fara gani. Kawai dai for now zamu kyale shi haka. " "Ina Alhaji ateeks kuwa ya sake maganar kudaden ?" "Ai kinsan shi rashin hakuri ne dashi. Kuma akan kudi sam kamar kuda yake bashida zuciya. Ga zalama . Jiya sai kashe wayata nayi ya dinga kirana Whatsapp call da nomal call da video call duk naki kula shi. Ga uban messages ta media appz da yake turomun. Sai daga baya can dana kunna na masa message nace ya turo account number na Saka masa. Kinsan Kuma meyace?" "Kai ai na sani,Sam shi wallahi bashida hakuri" "Rabu dashi dai. Banda signing ma wace wahalar yayi? Ni kuwa da kudina da gumi na na samu kadarorin nan suka dawo mallakata. Har yanzu ma ownership papers (takardun shedar mallaka) basu gama zama ready ba saboda cike ciken kwangiloli sunyi yawa so kaman layi ne akayi saboda supreme court ne tunda kinga manyan plots ne da sauran su. " "Kai Alhaji ateeks gaskia yanada matsala wallahi..su yanzu shi din bayan kudin da aka bashi harda mallakin kadara yake so Kuma?" "To gashi kuwa? Ai haka yake shi. Idonsa Koda yaushe akan kayan ka. Idanuwan sa rufe suke akan kudi" "To Allah ya kyauta. Ka jefe shi da wani filin ko gona kawai" "Ai daman.abunda zanyi kenan, gonar nan dake kauye ta wajen Hannafi , zan bashi idan be yadda ba matsalar sa ce wannan" "Ato yanzu naji batu. " "Ina yaran suke ne?" "Lily na sama. Marwaan Kuma bansani ba kasan fushi yake har yanzu " Alhaji sambaso yaja dogon tsaki yana karkada kafar sa yace, "Shidin banza, Haka zai hakura ya daina kuwa..." "Ni bama wannan ba. Kasan na sake Kiran matar bappan na Nawraah tache mun Wai mijin nata yaki amincewa data fara maganar ma zai tashi. Sannan Wanda na Saka suna duba mun way abouts din marwaan ance baije makarantar ba tun da ya fita kwanaki dayaje wajenta suka hadu. " "Rabu dashi dan uban sa. Ai jira nake komai ya tabbata mu tattara mu tafi har shi dan ubansa. " "Gaskia dan wannan abun kunya har ina? Ace dan ka yana neman auren yar matsiyata? Ya case din hit and run dinnan kuwa? dama kwanaki headquarter sun kiraka suna cewa an fara bincike akan bonets din motar ka." "Kai ni na manta ban gaya miki ba ashe. Ai rashin kudi Alhaji takaici ne. Gaba daya controller sai ya kirani , yake cewa Ka kawo ko dubu ashirin ashirin ce abawa yaran nan, shikenan a bar zancen sai su cewa dayan bangaren that's gidan dollars kenan ana nan ana bincike har yanzu." "Shi din ogan na su?" "Eh shi controller ma command din gaba daya, Dama tashi kinsan nawa na tura musu?" "A'ah Alhaji" "Dubu hamsin hamsin, nace ka basu shi Kuma na Kara masa dari biyu. Ya kirani yacemun paper da aka rubuta report dinma sun konata. Nace madallah aikinsu yayi kyau" "A hayye kudi masu gidah rana" 'bari kawai. Aiki game kare ka. Sannan Ina nan Ina tunani akan yadda zanbi shi mijin ita matar da kike fada aji matsalar sa abashi ko meyake so, su tattara su tafi. Ba shikenan ba?" 'Shikenan kuwa Alhaji. Ka gama magana" "Ai sai dai idan ban zauna ba. Kudi ne fa yake komai yanzu. " "Tabbas. Allah yabar mu cikin sa kuwa" "Aamin dai." "A kawo abinci?" "Munci agidan Dr. Amma me akayi?" "Stir fry rice ne. " "Akwai ragowar cake dinnan me madara?" "Tres leches?" "Eh" "Akwai" "To akawo mun sai shayi. Shikenan " "Tohm" Shigaa tayi kitchen tana dokawa mai aikin su kira. Mai aikin tanata bacci sai dataje ta kwada mata dundu sannan ta tashi a firgice suka nufi kitchen din tace ta dora mata ruwan shayin Alhaji. A tsaje a jikin kitchen cabinet ta jingina nan da nan ta hankadawa kawar tata kudin da receipt tana nanata mata da, "Dan Allah kawata ki temaka a sake rike shi ya saki bakin bakin aljihunsa.. Duk da yanzu ma bakiga ba ca yai na tura ko nawa nakeso kinsan bayason fushi na. Zan kiraki da safe. Nagode " Tana tura mata da sakon ta kashe data dinta gaba daya. Ta jera komai a tray ta Kai masa. "Hajia an gama?" Ai aikin ta tanbayeta tana sakin hamma "Eh jeki" Ta datse kofar kitchen din ta koma wajen mai gidan nata. Nan Suka shiga ci suna hirar su har dare yaja sosai tukun suka nufi makwancin su.. *DR. ABUBAKHAR DOLLARS DWELLING* _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _30_ ::::::::: Bangaren sa ya wuce kai tsaye. Ya shige bandaki bakinsa dauke da addua..wanka yayi hadi da tsarki. Ya sauya kayan sa zuwa na bacci. Ya bi lungu da sako na jikinsa ya saka turaruka masu matukar dadi da sanyaya rai. Wayoyin sa ya dauka da MacBook dinsa ya nufi bangaren mai dakin na sa. Bakinsa dauke da sallama ya shiga Kamshin turaren wutar yanzu ba iri daya bane da kamshin wanda su kazo dazu sukaji. Lumshe idanu yayi ya bude. Kullu yaumin da irin kamshin turarukan da gidan nasu yakeyi. Kwarai matuka mai dakinsa hajia Qibdiyya akwai tsafta da gyara. Dukkanin abubuwan da namiji zai samu daga mai dakinsa ta gari hakika hajia Qibdiyya ta wuce ta zarce ma. Ya matsa inda kaskon wutan keci. Daya a local kasko na karfe daga can gefe. Dayan kuma electric burner ce ke konashi. Wani irin calming and soothing scent. Ya matsa wajen electric burner din yana karanta sunan turaren daya gani ajikin kwalin turaren dake gefe. 'omani khajingru... By yerwa incense and more. Ya sinsinar cikin kwalbar yana runtse idanun sa. Saboda kamshin daya gauraye shi. Mai matukar kwantar da zuciya da sakata cikin nutsuwa. Ya karasa wajen dayan kaskon yana duba jikin kwalbar.."sandal twist". "Nice" ya fada hankali yana ajiye kwalbar a gefe. Dai dai lokacin da mai dakinsa hajia Qibdiyya ta sakko daga sama ta karasa parlorn kasan su. Sanye take cikin wata riga ta bacci doguwa pink color. Ta dora wata rigar akai domin ta cikin me hannun vest ce ta saman kuma dogon hannu ne da ita Karasawa yayi wajenta da sauri yana riko hannunta. Ya samu kansa da kai mata runguma yana shakar kamshin khumrahs din dake tashi daga jikinta. Ya dauki hannunta yana sinsinar sa shima. Wani kamshin oud kullaccam ne ke tashi daga jikin hannun ga kamshin khumrahs din data shafa. Ya kai hancinsa kan gashinta dake tashin kamshin scented hair cream na man shafawa a gashi na kamfanin turaren yerwa incense and more man kitso me kamshi da hair spray me kamshi shima. Baki daya kai baya wari ko tsami dinnan na lokacin zafi da saka masa ruwa na tsarki da sauran su. Duk hajia Qibdiyya ta shafa ta kuma fesa na fesawa. Ya samu kansa da Kai hancinsa kan kafadar ta yana sinsinar kafadar kan rigar ta dake tashin kamshin tiraren wuta na kaya data turara na kamfanin tiraren yerwa incense and more. "Mariya....Tahhhhhhh" ya karasa fadan sunan yana jan taahh din cikin wata siga "Naam baban su, sannu da zuwa" Murmushi yayi ya kamo hannunta suka zauna akan kujera yan duban ta sosai yace, "Allah ya miki albarka . Hakika banda bakin godia agare ki Mariya. Nayi saa nayi dace da samun mata tagari uwar ya'yana ..har gaban abadan bazan daina yiwa Allah godia ba bi saga wannan babbar kyauta da yayi mun na auren mace saliha, Mumina, Mai ibadah, Mai tausayi, Mai tarbiyya, Mai Kamala, Mai kyau, wadda ta iya girki da daukar wanka Kuma ma'abociyar turare. Mariya komai kin hada a mace. Gaskia na yi babbar sa'ar samun ki uwar 'ya'yana" Murmushi ta saki tattausa tana girgiza kanta hadi da kamo hannunsa tana matsawa da duban cikin idanunsa ta dan langabar da Kai tana turo baki gaba cikin kissa da shagwaba tamkar wata yarinya tache, "Baban su... Kullum cikin sawa kaina kato yake kake. Hakika Kai din end of discussion ne. As-sadeeq dina daya tamkar da dubu. Ina son ka Ina kaunar ka har karshen numfashi na ba zan dai na rokon Allah ya yaye maka dukkanin damuwar ka ba ya cika maka burikan ka. Ya biya maka dukkanin abunda kake muradin samu. As-sadeeq Kai ne kaahada komai. Duk inda namijin kwarai yake ka ka kai. Ka zarce Kai ka Kuma fin kaiwa As-sadeeq. Hakika Kai din adali ne, gwarzo maabocin addini da kamshi, kyakkyawa Mai kyawun zuciya. Dawisu sarkin ado. Ina gwanin wasu? ga nawa. As-sadeeq hakika na yi mugun sa'a da kansan cewar ni matata agare ka. Domin samun miji Kuma uba nagari ga yayan sa kamar Kai wallah sai an tona. Kai din ka wuce duk inda kake tunani. Kai din kayi gaba sai dai sauran su biyo baya. Mutinci, dattako, Kamala, Ibadah, hakuri, temako, walwala, gayu, kamshi, tsafta... The list goes on and on and on As-sadeeq na. Sakii linzamin ka mai nasara as-sadeeq. Allah ya iya maka ya dafa maka. Kayi musu nisa ya zasuyi da Kai? Wallahi dole su hakuraa. Shi zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzu ana shaho wabillah sai yayi. Shelele na. Habibi da'iman kenan. Na kalle ka nace Alhamdulillah. Na sake kallon ka nace mashaa Allah. Na sake duban ka nace Subhan'Allah Allahu yayi halitta. Duk dan Adam tara yake bai cika goma ba As-sadeeq dina. Kai Kam ka cika taran ka cif cif ba ragi. Allah ya saka maka da mafifin alkhairin sa. Me zaa fara wanka ko abinci ko shayi ko tausa. Me kake so?uhm?" Ta karasa fada tana narka masa manyan idanunta akansa. Dr abubuakhar dollars yayi murmushi yana matseta a jikinsa hadi da kwantar da kanta akan kafadarsa. Hannunsa daya yana shafa gefen fuskar ta yace, "Na ma rasa bakin magana . Mariri na rasa ma mezan ce miki. Kin gama karar mun da man Kai na da zan kwarara milk godia .hakika bakina yayi nauyi. Kalamai sunyi karancin magana. Idanuwa na miki kallon kauna da fatan alkhairi. Gabban jiki na maraba da kansancewa a tare da ke. Zuciya na zillon samuwarki acikin ta. Allah ya biyaki da gidan aljannah . .... Ai ina dawowa na wuce bangarena. Nayi wanka. Na kure gayu na shafa turare. Ina zuwa kamar ko da yaushe. Kin sake cinye wankan daren yau . Daga shigar ki zuwa kamshin dake tashi daga fatar jikin ki zuwa gashin ki da kayan ki. Da gidan bakj daya da ke kamshin turaruuka na wuta masu ratsa zuciya da sanyata nutsuwa. Allah ya biyaki Qibdiyya ta .." Murmushi hajja Qibdiyya tayi tana girgiza kai hadi da dan daga kanta ta saka kan kafadarsa tana duban sa tace, "Kafi kyawu kyau As-sadeeq. Sai walwali kake tamkar wata daren goma sha tara. Idanuwa na futar da hasken nutsuwa da comfort din kasance wa atare da kai.. Sannu nawan. To ya aikin?. Afuwan.. barka da dare muradin rai na. Fatan ka dawo lafiya. Ayi tausa?" Ta karasa fada tana kokarin janyo kafarsa. Dr abubuakhar yayi hanzarin riko hannunta yana girgiza kai, "A koshe nake mariyata. Allah tun abincin dazu bakiji ciki na ba. Ba abunda nake so yanzu sai dai mu kasance a haka muna masu cigaba da hirar mu har ya zuwa sanda zamu kwanta" . "As-sadeeq dina kenan. A dai yi hakuri ka asha tea din da dan sauran light food haka ba nauyi kaji?" "Duk abunda kikace ai hakan za'ai mar'atussaliha" Hajia Qibdiyya tayi murmushi. Ta mike ta na sumbatar tafin hannunsa. Ta shiga kitchen. Cikin kankanin lokaci ta jere dukkanin abunda zasu bukata akan wani kyakkyawan yadi da amfanin sa aci abinci akai Kawai.. Nan ta jere komai ba akan dinning ba. Ta riko hannuwan sa suka koma can suka zauna. Ta shiga zuba masa komai ta wanke hannunta tana bashi komai a baki. Ya bude baki yana karba suna ci suna murmushi . Yadda suke zuba kaunar junansu suna bawa soyayya hakkin ta Kai kashe wasu sabbin ma'aurata ne da basu aurar baa. Bayan sun gama cine. Ta tabbatar ya samu nutsuwa sosai ta fara bashu labarin komai da komai tun daga kan fara aikin Hindu da dukkanin abunda ya faru ya zuwa rasuwar su da komawar yaranta biyu zuwa gidan marayu. Tiryan tiryan har ya zuwa sanda ta fara sanar masa kadarorinsa da sunayen wadanda sukayi muguntar da makircin. Ta cigaba da sanar masa komai, Zusa sanda take sanar masa wadanda sukayi muguntar da zagon kasa aka raba shi da kadararorin sa. Hakika yayi mamaki matuka har yake sanar mata da ma ya fara karkatar da hankalin sa akan Alhaji sambaso amininsa dubada yadda yake bibiyar lamarin da alamun ayar tambaya.... _KWANKWASON JIMINA_ _(MAI WUYAR SHAFAWA)_ _31_ Daga bakin kasuwa ya ke tafiya sambal daga titin zuwa layin gidan sa. Gaban wani shago kadan da ake sayar da kayan dinki ake Kuma dinki ya tsaya yana zaro yan chanjin kudin da ya samu na lodin mota. Dari hudu da cassa'in ne. Ya kirga su yana zare dari biyu da cassa'in din kai ya mayar da dari biyu sauran cikin aljihun gaban rigar sa. Sanye yake cikin riga yar shara gabanta anyi aljihu sai hula samfarin tashi ka fiya naci Yaci saa kuwa wajen mai awarar ba layi. Ana bawa wani yaro ya mika mata kudin hannun sa . Ta sadda kanta kasa tana duban sa tace, "Ina wuni babaa?" "Lafiya kalau diyar albarka. " "Ta nawa zaa bayar ko ta du?" "Eh ta duka" Ta zuba masa awarar ta Kara masa wata akai ta daure yaji tana barbada masa kabeji. Shiru yayi kansa akan awarar dake soyiwa acikin mai. Kwakwalwar sa ta shiga tariyo masa alokacin malama Hindu mai dakin kaninsa malam junaidu. Tunda ta fara awarar sayarwar har Allah ya karni ranta bata taba karbar kudin awarar su ba. Sannan bata taba fashi ba kullum ne sai ta aika musu da awarar fal da yaji da su timatir da albasa da kabeji. Idanuwansa ne suka kawo ruwa yayi hanzarin janye su kar su zubo masa. "Gashi baba" Mai awarar ta sake fada a karo na biyu tana mika masa bakar ledar awarar. Karba yayi ya mata godia yayi gaba. Ya nufi kwar gidan nasu. Gidan farko kamar koda yaushe sai ya tsaya yatuno shekarun baya alokacin da ran dan uwan nasa. Samun waje yayi daga can gefe yana duban gidan. Maaikata magina nata Kai da kawowa ana gyaran gidan fadadashi akeyi sosai. Wanda gidan ya koma hannunsa ne ya ke masa na zamani daman gashi gidan fuska biyu ne Ya tuno sanda motar data kawosu ta saukesu a kofar gidan nasu alokacin da suka dawo garin naduka da zama. Tariyo komai ya shiga yi yana gani a idanuwan sa. Sanda suka fito daga mota. Junaidu shi yayi masa komai na wayarin wuta da ruwa da sauran kayayyakin gidah alokacin da zasu dawo.. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" ya ambata yana goge hawayen da suka zuba masa. Ya girgiza Kai ya mike cikin nasa gidan yana sake maimaita, "Allah ya jikan ku da rahama junaidu da Hindu da Ashir. Allah ya raya abunda kuka bari ya musu albarka ya daukaka su..Allah ya shiga lamuran su ya musu arziki. Nayi kewar ka junaidu nayi kewa ka nayi kewar dan uwa na gari , aminina, abokin shawarata, bango majinginata junaidu, Subhan'Allah. Gata ya kare Allah ka iya mana. Hindu Allah ya rahamshe ki kema..ubangiji ya dubi bayan ki. Hakika kedin gwarzuwa Kuma kanwata ta gari Kuma mata ga kanina ce.. Hindu Allah ya dubi alkhairan da kika yi ya jikan ki da rahama. Allahu Akbar" ya karasa fada yana dage hanunsa a bango Ya sanya kasan rigar sa yar shara yana jan majinar data taho masa. Sakamakon mura da lokaci daya ta sarke shi saboda hawayen da yakeyi, "Ashir... Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Allahu akbar.. Ya Allah kai kasan munufar hakan. Rabbi ka iya mana, rabbi wadannan bayi naka da ka amshi ransu rabbi yasa suna aljannar ka madaukakiya. Allah ka gafarta musu ka enta su. Allahu akbar. Ashir.. Allah ya jikanka da rahama. Yaron nan Mai zuciya da hakuri da ladabi da kawaici. Yaron nan Ashir ba abunda zance sai fatan Allah yasa kana aljanna, ka dakko halayyar mahaifin ka. Da zuciyar mutuntaka ta mahaifiyar ka. Yaro Mai nutsuwa da son zumunci da yan uwan sa innalillahi Wa inna ilaihi rajiun Allah kafimu sanin abunda yasa ka dauke gatan mu duka. Rabbi ka maye mana zukatan mu dake rauni ka yafe mana muma. Allah mun tuba" ya karasa fada yana kwankwasa kofar shiga gidan nasa daya gani a rufe. Nusaiba na zaune a kujera tayi zuru ta mike kafa.jiran shigowar sa take don haka da sauri ta mike ta sanya hannu ta bude kofar. Yana dubanta ya kauda kansa. Ya shjga ciki bakinsa dauke da sallama, "Wa alaykm Salam" ta amsa shi tana zama akan kujera.. "Layla..Ahmadu" "Naam.bappah" Layla ta amsa shi daga daki Ta fito da sauri hannunta rike da maficii tana fiffita, "Bappah sannu da zuwa" "Yauwa sannu Layla. Ina Ahmad?" "Ya fita tun dazu" "Ungo rike nan awara ce. Ayi hakuri abunda aka samu baki daya dari hudu ne da cassa'in. Na saya awara gatanan ta dari biyu da cassa'in. Gaa dari biyun nan asayo wani abun ayi Kari da safe. Allah yabamu saa" "Sannu da kokari bappah. Mama ya zamuyi da rabin? Bappah zakaci amma ko" "A'ah a koshe nake Layla. Mun Sha fura wani bawan Allah ya saya mana " "Banda tsabagaen gulmar dan ubanki a Ina awarar dari biyu da cassa'in zata ishemu? Mu da ku? Ku kanku ba isar ku zatai ba. Ko ke kadai kika dage tsaf zaki cinyeta. Har nawa take awarar? Tashi kiban waje" nusaiba ta fada tana dankarawa Layla harara. Da Sauri laylan ta mike da awarar a hannu tana duban cikin ledar awarar tace, "Ai kuwa da yawa Allah. Kamar tafi ta kudin" "Eh tasa gyara kamar. Ai tanada kirki yarinyar" "Ohh ummalo ce ko?" "Wacece haka?" "Bappah ba me awarar wajen shagon masu dinki kake nufi na?" "Eh ita fa" Layla tayi murmushi tana cusa awara daya a bakinta tace, "Haka take tayita karawa yafi na kudin mutun." "Ita Kuma haka take?. Allah Saka mata da alkhairi. Allah ya raya su idan da rabo sai ayi aure ma" "Amin. Amman fa yaya Ahmad take so" Layla ta fada tana daria ta cigaba dacewa, "Tayita kunyaa idan ta ganshi. Shine yayanta Gali abokin su ya Ahmad ne shine yake ce masa sokuwar kanwar nan tasu nan duniya shi take so " Nusaiba ta juya a chake tana janyo tsaki hadi da dankarawa Layla harara a kufule tache, "Narantse da Allah. Zan Kai miki bugun mahangurba. Sai zuba kike kaman bakin naki ba linzami wacece ummalo? Me awarar? Kike maganar ta da Ahmad. To bude kunnunki kiji... Dai dai lokacin Ahmad yayi sallama ya shiga parlorn na su Nusaiba na na sallamar sa ta juyar da saitin yatsan da take karkadawa Layla ta mayar dashi kan fuskar Ahmad tace "Soyayya kake da me awara? Ai Kai har nan har ka Kai minzalin tsayawa da mace Kuna hira ko?idanma zakai budurawar to kaje gidan maiko maiko inda zaka samu ka dandali arziki. Wallahi inde Ina raye. Ku bude kunnuwan ku kuji ba zaku auro yara Tsantson talaka ba. Mai za ai da auren jeka na yi ka. Auren zaman yaran da ka haifa kawai auren kaddara. Auren Allah wadai. Kullum kaine fararo fararo kana yar murya a sanmaka abinci. Ba zeyiwuu ba. Kuce zakuyi irin auren da nayi auren da har yanzu ina dana sanin kasancewar yinsa. To ba zakuyi irin sa ba. Ga damuwa ga yunwa. Da karancin shekarun ka ka koma babba saboda wahala. Ina bazaiyiwu ba. ..kuna ganin matsatsin da muke ciki suturar kirki banda ita. Lahai lahai iska zata dauke mu saboda yunwa. Daga yau karka sake kar na sake naji Kai ko musayar kallo kaayi da me awarar nan sai ranka ya baci. Haka zalika kema shashasha. Kinje makarantar yara masu da hali amman kin ki samo Wanda zaki aura kema auren gatan nan da aketayi kiyi mumaa mu huta. Kwata kwata ba kida saurayi. Amman tunda haka kika tsara shikenan. " Ta dinga kwafa tana jefa musu harara. Ta dankarwa Ahmad ta juya ta narkawa Layla. Ahmad da baki daya ya kasa gane kan inda zancen ya dosa. Kawai ya sake gaisheda bappan su yana basu hakuri kafin ya mike ya fita daga cikin gidan nasu Layla ma daki ta shige. Hawaye daya na bin daya. Tarasa wane irin hali ne da mahaifiyar su. Sam kullum ne sai ta saukewa bappam su bubun tijara ba bataa jin dadi. Gashi wani lokacin ma har makota sukan shiga rabiyar fadan su. Tana danna awarar a baka tana hawaye ahakaa ta karasa cinyewa ta korada ruwa ta goge fuskar ta kwanta. Nusaiba bayan yaran sun mike sun tafi. tache, "Bakina ba zai gaji ba dai da maimaita maganar nan ba. Yanzu Kafi son mu zauna a wannan rayuwar Muna yunwa da wahalar rayuwar juna..bansan wace iriyar zuciya bace da Kai wallahi. Ace ga sauki yazo mana baki daya amman ka kasa fuskanta" "Idan maganar nan zaki sake maimaitawa zan tashi na bar miki wajen baki daya.... Bana hango abunda yayi mun nisa na gaba dani, Abunda Allah ya horemun ya isheni rayuwar duniya.." "Naji, ajiye shi gefe. Yanzu saboda Allah a wannan kangin zamu cigaba da zama. Kana zuwa dakyar ba kawo dari ko dari biyu kana tafiya dakyar haka kake so muci gaba da rayuwa eh?" "Sai Kuma kiyi. Na gaya miki, kwadayi mabudin wahala.. wannan zuriyar da kike bi kibi a hankali. Kwarai zasu Kai ki su baro ki. Ato" "Gaskia Kam. Kai naga saboda zuciya da rashin son abu wasu ,da kake dashi ka zama wani abu yau rayuwa, ah sannu Wanda ya tara yayan kudi a banki....Mashahuri.." Bappah Auwalu ya dauki carbinsa yafuce daga gidan,. Yabar nusaiba nata kunduma mita "Wahalle uban yan fadin rai" ta fada tana hararar sa bayan ya futa. Haka ta zauna a parlorn tanata sakin tsaki ta mike ta shige dakinsu tanata kunduma ashariya tana durewa a zuriyar hamidniyya lebanon... *Nagode da addu'oi Allah ya jikan musulmai ya bamu lafiya Mai dorewa amin* HANSATUWA🧕 VIP PAGES NA : AREWABOOK:MSSXOXO _KKJ_ _32_ *** Kwance take akan gadon ta. Baki daya bacci ya kauracewa idanun ta. Ta sanya kasan rigar ta tana goge hawayen dake zurara daga idanun ta.. Baki daya ji take duniyar ta mata nauyi. Rayuwa ta mata zafi. Shin Ina madafa? Su Wa zata duba ta gayawa tarin dakon dimbin damuwar dake addabar zuciya, ruhi da Kuma gangar jikin ta? Ta tuno yadda suke zaune a baya taree da iyayan su da babban wan su kula dasu kamar Wanda ya haifee su? Ta sauke ajiyar zuciya ahankali tana girgiza Kai ita daya. Tunani dankare cikin ranta. Tayi wannan ya kauce ta dakko wannan shima ta gama haka da haka dai. Baki daya yan dakin nasu tuni sunyi bacci. Don wasunsu har da sakin minshari. Alamun baccin yayi nauyi tuni sun dade da lulawa duniyar bacci. Mikewa tayi a hankali. Hannunta rike da wayarta ta shiga bndaki bakinta dauke da addua Fitsari tyi hadi da tsarki ta Kuma dauro alwala. Kan sallaya ta nufa ta tsaya ta janyo hijabin ta ta tada iqama. Sallolin nafilfili tayi hadi dayin adduar istikhara don neman zabin Allah acikin lamuran data Saka agaba. Ta jima tana kwarara addua tana rokon Allah ya dube su ya dubi halin da suke ciki ya musu tallafi ya dorasu akan makiyan su.. Tayi istigfari da sauran adduoi ta shafa. Ta dade a zaune abakin gado bayan ta idar bacci sam yaki daukar ta Dakyar dai bacci barawo ya dauketa zuciyar ta fal da sake sake abubuwan kan yadda zata bullowa lamarin da suke ciki da Wanda zai doso su.. Haka ta cigaba da addu'oin neman zabin Allah..tana istikhara har ya zuwa kwanaki hudu. Tuni tafara jin ranta na mata sauki daga matsayin da take ciki. Tana zaune lamarin nata jujjuya mata. Ta saki wayarta tana duban number marwaan yau kwanaki kusan nawa basa waya. Ba message ba chat. Zuciyarta na mata zugi da rada'di.. Ta samu kwarin gwiwar danna masa kira a waya. Marwaan na zaune akan kujera a dakinsa. Baki daya har ramewa yayi ya zabge saboda tashin hankalin da yake ciki Wayartsacetafara kara. Dajin ringtune din yagano Nawraah ce. Don ita kadai ya sakawa ringtune daban saboda ita din special one ce, a duk inda yake idan ta kira zai gane itada ce. Gabansa ya tsanants bugawa. Hannunsa na rawa, ji yake anya zai iya daukar kiranta kuwa? Baki daya kwanakin daya sauke mata wuta baya nemanta baya amsa Kiran da sakon da take yi masa duk saboda matsayin da yake cikine. Sam bayason ya sanyata a damuwa acewar sa ga abunda iyayensa sukace akanta. Sannan ba babbar matsalar da take gabansa Ya samu kansa da daga wayar yana duban screen din. Har wayar ta tsinke bai dauka ba. Ta sake kira. Ya danne kirjinsa da hannunsa daya yana cije lebe ya dauka. 'hello..." "Assalamu alaikum " ta fada cikin sanyayyar muryarta. Kana jin muryoyin nasu kasan dukkanin su na cikin matsalar rayuwa, Dubada yadda kowanne muyarrsa ke a cunkushe dake lullube cikin radadi da zugi na tashin hankalin da take ciki. "Wa alaykm Salam" ya amsa yana sauke numfashi. Duban screen din wayar tayi bayan ta zare daga kunnenta. Ta mayar cikin kunnen nata tana mai sake cewa da shi, "Ina wuni?" "Alhamdulillah" ya amsa yana sake jan kasan lebensa, shi yana rasa me zai ce mata "Marwaan" ta kira sunansa cikin wata iriyar muryar dake nuna tana cikin damuwa "Uhm" "Kana jina?" "Uhm" "Kazo inason magana da Kai" Samun kansa yayi da zunkudawa daga zaunen da yake a kujera yana sosa kasan keyarsa yace, "Ba.." "A'a ... Yau nakeso nanda anjima kadan kazo muyi magana da Kai" "Nawraah please" "Yau please marwaN... Kazo inason muyi magana" "Nawraah ki sake hakuri, har yanzu Ina kokarin tausasar zukatan su ne. Kinji?" "Ba damuwa kazo dai muyi magana" Kit ta katse kiran tana ajiye wayar a gefe "Nawraah kina ji? Please give me some time, like I'm battling with .....hello?" Jin tayi shiru kamar shi daya yake magana yasa ya daga wayar yana kallon screen, Ashe ta katse kira. Ya sauke gwauron numfashi. Hadi da saka hannu yashafi fuskar sa yana tallabe ta. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun " ya fada yana sake suake numfashi Mikewa yayi ya shiga bandaki ya watsa ruwa. Closet dinsa ya nufa ya dakko jallabiya da singlet ya Saka. Ya faffesa turare ya dauki mukullin motar sa ya fita. Yana shiga ya tasheta ya nufi unguwar su Kai tsaye. A bakin kofar gate din gidan su Anees ya tsaya da motar sa. Ya kutsa daga ciki ya shiga gidan Kai tsaye ya nufi sashen Anees din. Ya shige har zuwa kofar dakin Anees din ya murda kofar ya jita a rufe. Yadda saitin karatun qurani da kiraar maheer mueqly ke tashi ya tabbatar masa da Anees din na ciki. Anees na cikin dakin nasa a kwance akan gadi. Ya daga wayar sa saitin fuskar sa yana duban hotan Nawraah. Kallontaa yake kamar ita din yake gani a gaske. A tsaye take a cafeteria sanye cikin wasu kaya riga da skirt da mayafi da sukayi matukar amsar surar jikinta. Gashi yanayin yadda ya dau hoton komai da komai nata ya fito tayi kyau sosai tana daria. Tun daga kan kafarta yake zooming ya zuwa kan kirjin ta data rike handout awajen ya zuwa fuskar ta. Ya samu kansa da dan kasa da yin hannunsa yana zoomo wajen mayafin ta data rufe saman kirjin da handout Bai San meya same shi ba, ya sake zooming yana duban ko'ina na jikinta kamar ita yake gani ba hoto ba Sosai surar jikin Nawraah ta sake sanya Anees acikin wani yanayi da bai zata ba. Daman yadda takeda kyan hali da kyawun fuska hakama jikinta yake dama ? Lalle tsarki ya tabbata ga Allah daya halicci wannan halittar Mai halittin abubuwa masu ingiza zuciyar dukkanin wani namijin da zai dora idanunsa akanta sai ya ji wani abu game da ita.. Ya samu kansa da Kai hannunsa ya sake zooming hoton zuwa wajen labbanta. Ya sanya yatsunsa yana zage labban. Ji yake dama halaliyar sa ce. Ba abunda zai hanashi lasar labbanta a wannan yanayin. Amman ya zeyi? Ba tasan yanayi ba ballentama ace zata iya zama halaliyar tasa ta hanyar auren sunnah "Ya Rabb kszhihs cikin lamuran." Ya fada hsmjsmj yana sake gysts kwnaviyat san ahdj da kwantar da wayar tasa akan kirjinsa yana shafa wayar. Da alamar.hogon naku ya sauka Nawraah ce ajikinsa yadda yake shafa wayar cikin wani irin salo. Vibrating din datayi ne yssashi mikewa da Sauri yana janye wayar . "Marwaan sambaso" shine sunandaya a fito daga screen din wayar tasa. Kamar ba zai dauka ba sai Kuma ya dauka ya dora akan kunnen sa.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _33_ ::::::::: Kamar ba zai dauka ba sai Kuma ya dauka ya dora akan kunnen sa, "Speak" "Dalla malam! fito ka mun rakiyaa it's urgent" "Akan wani dalilin zaka kirani Ina hutawa ta?" "An kira din, Dan wahala. Wawa" "Sai ka bada hakuri" "Naji to, Afuwan. Dan Allah kaji maza? Zo ka mun rakiya pls" "Rakiyar uban Ina?." "Wajen Nawraah pls." Anees na kwance sai ya mike yana gyara zaman rigar sa dake jikinsa. "Whr u?" " gani a kofar dakin ka. " "Alright" Kan mudubi ya nufa ya dauki turare ya fashe jikinsa da su. Ya bude kofar dakin , Marwaan na ganinsa ya riko hannun Anees yana jansa. Anees ya janye hannun nasa yana dankara masa lafiyayyar harara, "Akan me zaka wani rike mun hannu? Banza gardi" Marwaan da rabonsa yayi dariya sai alokacin yayi dariya yana duban Anees yace, "Wetin man do man? Mace kake so ta rike ka? Munafikin banza" "Oho maka. Akan wani dalilin zaka rike ni sai kache wasu yara" "Wawa. Dalla Nawraah ce wallahi take fushi Dani. Nasan quite alrigjh ni ne me lefi but guy Ina cikin situation ne. Like su Maa basu amince da auren mu ba. I'm trying it way too hard to convince them. Ita Kuma ta kasa ganewa ko da yake nace mata matsalan daga busy dinsu ne nace since zasu nemeni dai for now aiki ya musu yawa. But guy ba zaka gane ba. Nawraah gaba daya ta cazamin lissafi" Anees yayi murmushin yake yana duban marwaan . Gaba daya ma ya rasa ma Mai zai ce. Wai mahaifan marwaan ne suka kwace kadarorin baban su Alhaji Abubakhar dollars. Bayaga haka sune silar kashe iyayan Nawraah da babban wan su Nawraah. Kallon marwaan kawai yake abubuwan nata masa yawo a kwakwalwar sa. Shi kansan zuciyar sa ta kasa daukar tarin lamuran masu kama da tatsuniyar gizo da koki. .. Marwaan ganin Anees yayi tsuru yana dubansa tun dazu ya Saka hannu yana waving dinsa (bye bye) "Hello. Guy? Bakace komai ba" Anees yayi gyaran murya yana sosa keyar sa tunowa da Mami datace masa kar ya soma canzawa marwaan fuska kar yana nuna masa yasan abunda suke faruwa "Bari kawai baba, na tafi tunanin laliga din anjima da zaa kalla" "Dan wahala..anata soyayya kanata ball. Zo muje ka rakani. Kaji abubuwan dana fada kuwa? " Anees ya kada Kai suna tafiya zuwa hangar fita yace, "Lefin kane abokina..shi lack of communication yana taba alakar dake tsakanin masoya. Baa waya ba message ba chat ba komai a hakan zata dore? Sannan kai yarinyar nan ko kiranka tayi ba dauka kake ba. Kai da kanka ka gayamun kana ignoring dinta ne kafin kayi figuring out abubuwan " "Eh nasani. Kawai dai ta kasa ganewa ne" "Taya zata gane baka mata bayani ba? Kawai budurwa ce saurayi zai ce mata yawa iyayensa maganar auren su, sun shiga busy ne sosai Amma zasuyi magana ta kwantar da hankali. Kuma Kawai sai a dena yin wata hulda dake a baya ba Sako na kira ba komai. Ka zauna kayi tunani" "Gaskia ne, wani lokacin idan ka fadi abu kamar Wanda yake soyayya ko ya taba soyayya. Anees yayi murmushi jin abunda marwaan ya fada. Tabbas dayasan tarin kalamai da soyayya me dauke da tacacciyar kauna da yake yiwa mallakin zuciyar sa nawraah abat kaunar sa to da bazai iya gane kwatan kwatankwacin mecece soyayya ba, don ko kadan bai Kai shi ba.. Marwaan ya janyo wayarsa ya kira Nawraah yana shedaa mata dayazo yana waje Ba jimawa kuwa ta sakko daga gidan marayun sanye cikin wasu kaya doguwar riga ta atamfa ta rufe jikinta, Hannunta rike da wayarta ta nufe su Tunda ta shiga takawa zuwa wajen Anees ya fara jin numfashin sa ma na son daukewa saboda zillo da tsananin son kasancewar atare da iya acikin soyayya. Amman Ina? Ta riga ta masa nisan da bazai taba samunta ba. Ya janye idanunsa da sauri don kallo daya yayi mata bisa qa'ida .. Don idan ya cigaba da kallonta to ba makawa zai iya barin bakin gaya mata zuciyarsa ko Kuma yayi azamar sanyata cikin kirjinna sa don share mata hawayen dayaa tana fitar daga shi daga idanun ta. Ta matsa kusada su tana duban marwaan dake matsa yatsunsa tache, "Ina wunin ku?" "Lafiyaa kalau" Anees ya amsa mata Marwaan bai samu damar magana ba. Bayaga bugun zuciyar sa daya canza saboda tsoro.. Nawraah tayi mamaki kwarai matukaa da Anees din shi kadai ya amsa sallamar/ gayshe su da tayi Ta dubi marwaan tana sake hade rai tache, "Ba zaka amsa ba ko me?" Marwaan ya girgiza Kai yana duban Anees yace, "Kiyi hakuri mind dina ya ya tafi wani wajen ne" "Lalle fa. To a'ina agaban sa zamuyi magana ?" Ta tambaya tana nuna sa Anees da yatsa. Marwaan da jikinsa gaba daya ba kwari ya daga Kai, "Eh eh." "Okay ba damuwa. Tanbayoyi ne uku zuwa hudu zan maka dama. Ina Kuma bukatar ka bani amsa dalla dalla" "To..." Marwaan ya amsata yana satar kallon Anees "Tanbaya ta farko shine...dama Kai ne marwaan sambaso . Dan gidan attajirin nan Alhaji yusuf sambaso? Tanbaya na biyu..menene dalilin boyemun Kai ko wannen su waye mahaifan ka akan me?" Ta tambaye shi tana tsare shi da idanu Marwaan ya samu kansa da sakin zuciya dan mamakin tambayoyin. "Kiyi hakuri nayi lefi, Kawai bansan rashin nuna ni din wanine ko nuna fahariya da su din iyayena ne da akeji dasu agari da kasa. Kuma nayi lefi da ban sanar miki ba kiyi hakuri" Nawraah ta saki murmushin nan na gefen baki tache, "Lalle fa... Amma meyasa zaka ce mahaifan ka since ka basu lokaci zasuyi magana ayanzun aiki ya sha musu Kai? Menene dalilinr? Shin zanyi wani abune na daban ko na matsa akan lalle kazo ka aureni?. Kai ma kasan iyayen ka ba tsaran iyaye na marigayu bane. Kwarya tabi kwarya ake. Kudin dangin masu kudi sai yaran masu dashi." "Nawraah kiyi mun afuwa nayi lefi. Please. Kinji?. Bamaso na rasaki shysa ban gaya miki yadda mukai ba. Kuma bazan iya hakuri dake na barwa wani ke ba. Ni nake son ki Kuma nizan aureki. Babu Wanda zai hana inshaa Allah. Ki sake bani time" "Sai tanbaya ta karshe. " "Ina sauraron ki" "Amma tambayar karshe. inaso ta zama kan tsarin lalle zaka gayamun meyasa da Kuma amsar, Sannan wannan tambayar ta karshe da zan maka marwaan. Ita ce kamar fate zance ne ko destiny. Marwaan I'm afraid idan har amsar tanbayar nan da zaka bani bame hujjaa bace. To daga yau ba bu hulda tsakanin mi " "Ishas Allah ". Ya ambata cike da kwarin gwiwa, don yasan ba zato ko tsammanin zata fado wasu tambayoyin da zata raba tsakanin su ba kenan a ranar "Tambayar karshen itace. Marwaan. Daman kanada masaniya akan abunda iyayen ka suka aikata akan nawa iyayen? Ina nufin kisan da sukayi wa iyaye na da babban wa na..a eh ko a'a" Marwaan bakinsa har kasa ya fara yana duban Anees . Anees dashi kansa yayi mamakin tambayar da tayi a karshe yace, "Nawraah please, dan Allah kiyi hakuri abar maganar nan. Dan Allah ki hakuri . Kar kiyi cutting relationship dinmu Nawraah. " "Marwaan tambayar da nake maka zaka ban amsa" Marwaan ya hada hannuwansa zai roketa ta dakatar dashi, "Hmm. Alhaji sambaso da Dr bintu sune face behind my parents killers.. And my beloved brother " "Nawraah. Bansan me kike fada ba" "Kana nufin bakada masaniyad komai? Mahaifan ka daya kashe iyaye na da wana babba. Ka sani ka baka sani ba?." Marwaan ya dubi Anees yana jan kasan rigar sa yace, "Anees pls" Anees ya bude baki zaiyi magana.. Nawraah ta dube shi ta watsa masa wani kallo tace, "Dakata malsm. Ba neman ta cewa da ga bakin ka nake ba." Ta fadawa Anees tana sake dankara masa harara Anees yayi shiru yana komawa gefe. Marwaan ya shiga matsa hannuwa yana yage su, "Yes or no?" Nawraah dan Allah " "Malam amsa kawai zKa ban" "Mahaifiyar ki da wanki, wallahi bansani ba, hear me out" Nawraah ta girgiza kai ta dauki hanyar komawa ciki.. marwaan yayi saurin riko kasan mayafin ta, "Nawraah please. Baby ki" "Dan Allah ya isa haka.. ..daga yau ta bani ba kai, Na warware duk wata mu'amala da ke tsakanin mu.. bakasan ta mahaifiyata da yayana ba Amma kasan ta mahaifi na. Daman ance barewa ba zatai gudu ba dan ta yayi rarrafe. Bird of the same feather. Mugu bai da kama. Kauna tarufemun idanu na kasa tabbatarwa da zuciyata Kasan komai ba. Allah ya Saka mun" Juyawa tayi da sauri ta shige gidan marayun nasu..... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _34_ ::::::::: Marwaan ya qame a tsaye tamkar mutum mutumi.. Maganganun Nawraah na masa yawo a ilahiran Kai da rai , zuciya dama gangar jikinsa tuni sun masa sanyi. Bakida daya dukkanin wasu kalamai da zasu fito taa fatar bakinsa tuni ya neme su ya bace. Ya bude bakin ma yayi magana ya kasa. Anees ya juya ya shige gidah Kai tsaye yai dakinsa ya zauna akan kujera. Baki daya maganganun da Nawraah ta fada ne suka jefeshi acikin yanayin tashin hankalin da yake ciki ba. Aa yadda nawraahn ke cikin tashin hankali ne. Maganganun da takeyi yadda take maganar jikinta har dawa yakeyi saboda tsananin tashin hankali. Idanuwan ta sun kawo ruwa. Anees ya samu kansa da dora hannunsa akan habarsa ya tallabe yana fuzrar da iska mai zafi daga bakinsa. "Yaa Rabb ka kawowa s Wannan baiwar taka dauki ka kawo nata sauki acikin lamuran ta. Allah ka iya mata. Ka rayasu da tsarewar ka... Nawraah" ya kira ta daga karshe yana sauke numfashi. Marwaan dake waje abakin mota a tsaye. Sai a sannan ya dan samu hankalinsa ya dawo jikinsa ya dubi daman sa da hagunsa yaga Anees ma ya tafi kenan. Baki daya jin kansa yake yana mai nauyi. Ga tarin maganganun da tayi sun masa gunguma gunguma acikin ka. Iyayen sa suka kashe mata iyaye da wan su? "Subhan'Allah..." Ya fada yana buga hannunsa akan sitiyari Ko da wasa bai taba zato ko tsammani ba. Dan ko faifon bidiyon nan badan yasan shidin ne yayi ba Kuma yana da tabbaci ba to da zai musanya yace baai hakan ba. Ya rasa Ina zai dosa ma. Ya daga Kai ya dubi fuskar gate din gidan Alhaji Abubakhar dollars. Kunya ma duk ta gama dubibiyeshi na maganganun da Nawraah tayi agaban Anees. Ya tabbatar Anees din shysa ya shige gidah batare da jira sunyi sallama ba. Ina kunya ma ba zata iya bari suyi magana ba. Jikin sa Sam ba karfi yaja motar tasa ya nufi gidansu kaI tsaye. Ya faka y motar ya shiga cikin gidan da sauri .. Duk suna a zaune a babban parlorn su. Cike gabansu yake da abinci d abin sha kala kala . "Meye haka? Wawan inane Kai zaka shigo haka ba sallama" Alhaji sambaso yacee da marwaan daya shiga ciki tsabar tashin hankali nema yasa bai yin ba. "Afuwan afuwa" "Na gaban goshin Maa dinsa.. Me zaa zubo maka?" "Ba abinci nakeso na ci ba, magana nakeso muyu da ku a yau dinnan a yanzun nan dan Allah" "Kaji aikin rashin hankalin nasa ko? menene yanzu ?" "Kuyi hakuri ,ku duba lamarin da nake ciki. Meyakwan ku..." Wayar Alhaju sambaso ce tayi karar shigar Sako. Ya janyota a aljihu yana dubata. Zare idanuwansa yayi lokaci daya ya mike daga zaunen da yake. Yana duban screen din wayar sosai tamkar zai shiga ciki "Alhaji menene?" "Wait.... Ina zuwa" ya fada da sauri yana fucewa waje.. Marwaan yajuwa yana duban sa. Sai Kuma ya sauke kansa ya mayar kan mahaifiyar tasu yace, "Wai Maa me ake boye mun. Wane irin rayuwa akeyi a cikin gidan nan? Maa ni ne fa babban da agidan nan yakamata ace dukkanin wasu abubuwa ba aboye mum.. Zaa bayyana. " "Wai menene kaketa wannan babatun marwaan?" "Ni kawai a auramun Nawraah. Shine kwanciyar hankali na da na ku. " Dariyar gefen baki tayi tana duban sa shakeke tace "A aura maka Nawraah?... Harda cewa hakan ne kwanciyar hankalin ka da Kuma na mu. Nace sannu ishasshe.. Ah uban mu ma Kai. Mai fada aji. Yadda ka daama haka zaa sha kam " Marwaan ya sassauata muryar yana kwantar da Kai yace 'Maa karki manta Anees bama sa'ana bane.. Ga sa'ah na nan yayansa junior. Shine kusan mate dina, shima yayi sure Ma, haifa itama tayi aure kanwar s. " "dakata da kaketa yakankana maganar sunyi aure aure. Bakasan da zasuyi auren zuriyar Wa suka auro ba? Daga yayan manyan masu kudi saii manyan masu mukamin Mulki. Ko manyan yan kasuwa da ake damawa da su a kasa. Har shine zaka zo kana nuna kenan anyiwa kannen kasa da Kai kenan. To sai ka gaya mun su zuriyar da suke da itaa? Alhaji sambaso ya dawo ya cigaba da duban wayar hannunsa hankalinsa baki daya kacokam akan wayar "Kaji Alhaji... Abunda yaron nan yake sake fada ko?" Alhaji sambaso ya daga mata hannu yana cigaba da wayar da yakeyi, "An duba babu ko?." Ya fada yana ajiye wayar hannunsa. "Alhaji menene?" Dr bintu ta tambaye shi Mikewa yayi a kufule ya daga hannu ya shararawa marwaan mari.marwaan ya rike tafin kuncinsa dayan Alhaji sambaso ya sake daga hannu ya zabga masa mari a dayan gefen.. Dr bintu ta mike da sauri tana rike hannun mijin nata. "Alhaji menene dan Allah. Ya zaka mare shi? Inde akan yarinyar nan ne ba ze aureta ba shima ya sani shi din me" "Wace mace? kinsan akan me na mare shi?" Ya tanbayeta a razane yana kokarin kwace hannunta. "Nasan bazai wuce akan maganar mace ba dai ayi hakuri" "Kinsan me yayi?faifon bidiyon aka turomun da wata number bidiyon na sanda muna sa insa da mijin matar nan daya fada ta barandaa" "Bangane ba Alhaji. Bangane ba" "Ina nufin wai marwan daa na na ciki na. Shine Wanda yayi recording video din da mukayi da shi awaya ranar ta call muna waya ta system. " "Wallahi gaba daya Kai na ya kulle na kasa ganewa" "Da Hausa fa nake magana Kuma da manyan baki. Nace maki yaron nan marwaan shine yake mun barazana, Har yana sawa a aikomun da faifon bidiyon wallahi na dauka camera ce duk na dude ashe ba cctv a office dina. Yanzu da ace hakan bata faru ba. Ace baisan yarinyar bama. Kenan yaron man dama ya shirya bayyana haka ko?" "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun... Marwaan. Marwaan fadi gaskia dai.. hadaku akeso ayi da mahaifin ka ko?" Marwaan ya goge hawayen da suke zuba daga idanun sa yace, "Maa... A ajiye batun maganar nan a gefe. Maa meyasa kuka kashe iyayen Nawraah? Babanta, mamanta da Kuma babban wan su saboda Allah Kuma a haka muke ganin Allah zai barmu dukan mu?" Dr bintu ta juya tana duban Alhaji sambaso. Sai sukayi sakeke lokaci guda dukan su aka kasa samun mai bawa marwaan amsar tambayar da yayi.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _36_ ::::::::: Tunda ya shiga dakinsa ya wuce bandaki yayi wanka ya yi alwala. Ya sauya kayan sa zuwa na bacci. Kansa nata masa zugi yana radadin ciwo sosai.. Sallolin nafilfili yayi yana kaii kukan sa zuwa ga Allah. Damuwa ce fal a kirjin sa. Ga wani bugu na daban da kirjin nasa yakeyi. Dama ya jiyo horn din motar mahaifin sa ya fita. Yanata adduar kada Allah yasa dai mahaifin nasu ba sani abun zai sake hadawa ba. Nawraah da yan uwanta nata kawo masa a zuciya. Hawaye suka shiga zuba daga idanunsa tafasassu masu quna.... Jikinsa dik ba kwari ya koma bakin gadonsa ya zauna yana duban wayar sa dake gefe. So yake ya danna lambar ta ya kirata. Amman idan ya kirata yace me? Ya ja dogon numfashi ya sauke.. ya kwantar da kansa ajikin pillow. Abubuwa na nata masa yawo akai. Duka zantukan da suke masa yawo akai kaso cassa'in na Nawraah ne. Kashi biyar na iyayen sa sai Kuma daya kashi biyar din na wajen Anees. So yake ya kira Anees dinma ya kasa. Kunya duk ta dubibiye shi baisan da wani bakin zai Wa Anees din magana ba. Yanata tunani dai ya kama ya saki dare yaja ainun. Kusan befi awa daya da mintina ba zuwa salatul fajr. Yajiyo karar horn din motar mahaifin nasu ya dawo. Ya daga Kai ya dubi lokaci cike da mamaki.. Ina baban na su yaje? Bai taba futa ya Kai wannan daren haka a waje ba. Idan ma fita ne Dr bintu mahaifiyar su tafi futa da daddaren ta dawo tsakiyar dare idan aiki ya kicimewa kananun likitoci tana zuwa musanman idan za.ai aikin haihuwa ko zaa curo wani abun aciki na surgery. Jin motar mahaifin nasa an faka Kuma baa fito ba yasa ya dan daga kansa labulen dakinsa. Dake sashen yana kallon parking lot din gidan Yana labe ta mudubi yana leko motar mahaifin nasa.. sai da Alhaji sambaso ya jima sosai acikn motar sannan ya futo daga ciki yana rike da wayar sa hannun dama yans magana yana dashare baki kamar gonar auduga. Kallo daya marwaan yayi masa ya yi sauri ya zare kansa daga ciki labulen daya dage yana duban mahaifin nasu ta cikin window. Dakin nasa yashiga Kai da kawowa ya tabbatarwa kansa wannan dariyar da baban nasa yake da alama wani babban lamarin ne ya gama nasarar sa. Wayarsa ya janyo yana dubawa. Ya shiga kan sunan Anees. Ya danna wajen kira yana dafe da kansa... Anees da alokacin ya na dakinsa a kwance bai bacci ba shima ya kammala sallolin daren sa kenan yana kwance kansa na kallon pop tunani dankare acikin kijrinsa. Wayarsa ce fara Kara. Ya janyo ahankali yana duban sunan tamkar ba zai dauka ba. Sai Kuma ya dauka ya Saka a kunnen sa . "Assalamu alaikum" Marwaan ya fada a nasa bangaren yana sauke numfashi "Waalykm Salam... Guy" Anees ya amsa shi "Kana sauraro na?" "Ina sauraron ka maza" "Anees ... Bakina ya mun nauyi! Zuciyata ta na tafarfasa... gabban jikina na sassaramun Anees. Ina cikin damuwa" Anees da shima acikin damuwar yake matuka, yayi kokarin saisaita kansa cikin sanyin murya Mai kwantar da hankalin Wanda yake cikin wani hali yace dashi, "Kowani tsanani yana tare da sauki aboki na. Meya faru? " Anees ya ce dashi haka don bayasan ya dakko zancen da Nawraah tayi agaban sa.. Marwaan ya sake suake gwauron numfashi, bai ce komai ba.. "Ina sauraton ka marwaan" Anees ya ce da shi cike da damuwa Marwaan ya dan samu kwarin gwiwar zayyanewa Anees dukkanin abunda ya sani gameda fefen bidiyon nan don shi kadai ne shedar sa a iya abunda ya sani, Yana fada yana Kuka sosai . Anees ya shiga tausasar sa yana bashi hakuri, shima kukan ya barke da shi suka shiga bawa juna hakuri. Sai da sukayi mai isar su sannan marwaan ya cigaba da magana ya karkare masa da, "Anees!! Dan Allah maganar da zan fada yanzu kayi mata duba na tsakani, ka dena cutar kanka dan Allah. Kuma wannan shi kadai ne alfamar da nakeso dan Allah ka mun Anees kaji?" Anees ya gyara zamanta yana duban screen din wayar tamkar marwaan din yake gani. Gabansa ya shiga dukan uku uku, yanata sako abubuwa kala kala. "Kana saurarona?" "Ina sauraron ka marwaan" Marwaan din ya shiga sanarwa Anees dukkanin abunda yake so ya gayamai. Anees idanuwansa suka furfito waje saboda tsananin mamaki. Yakasa cewa komai. Marwaan din nata Kiran sunansa ta waya Anees ya kasa amsa masa. Marwaan ya katse jin ko network me.? Bayan ya katse kiran. Ya samu kansa da shiga Whatsapp . Ya danno kan sunan Nawraah ya sauke bahagon numfashi, kafin ya fara mata voice note muryar sa nata rawa, luckily enough Kuma tana online... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _37_ ::::::::: "Assalamu alaikum.... Nawraah...! Kiyi hakuri dan Allah dan girman Allah kada kice ba zaki saurari wadannan maganganun da zan fada miki ba, Dukkanin abunda zan fada wallahi Nawraah ba wasa ko renin hankali ko hada zance acikin sa. Magana ce ta tsakani da Allah abubuwanda suka faru na baya tun muna school yakamata ace kin sansu tun daa ba sai yanzu ba. Amman dubada yadda yake janye jikinsa kada nasani da kema kada kisan masaniyar komai yasa ban gaya miki ba..da fari bansan abun nasa ya Kai haka ba by Allah..amma with time lokaci na ta tafiya ina nazarce da shi Ina bibiye da abubuwa da yadda zaiyi abu yace ace bashi bane. Dukkanin komai dai yakamata ace kin sani Nawraah. Nokewar batada wata muhinmanci. Dubada hakan na sanya kiyayyar sa a zuciyar ki. Domin shi a nasa wajen wata irin kauna ce da yake miki.... Mai wuyar fassarawa, kauna ce yake miki Wanda hankali sai ya auna sosai zai dauka, kauna ce wadda yake miki min indilllahi daga Allah take Nawraah. Ina fatan dan Allah dan Allah ba iska nakewa voice notes ba kina saurara ? Saboda zan karasa miki komai... Nan gaba ma nasan abubuwa zasu bayyana kansu. Dubada cikin hadarin da nake ciki Nawraah... Shysa nake fitowa a mutum nake sanar dake wadannan abubuwan..." Ya karasa tura mata voice note din yana jiran amsarta da amincewarta don cigaba daga inda ya tsaya. Nawraah ta sakala earpiece tanata sauraron muryar marwaan tiryan tiryan har ya Kai karshe ta masa reply da , "Bangane kan maganganun nan da kake ba. Wanene shi? Meye alakata da shi? Dan Allah idan har ba wani abu bane daya danganceni wanda yakeda dole sai na sani kada ka sake turomin sako" ta tura masa reply Marwaan ya dauka da sauri ya duba. Ya dan saki tattausan murmushin yake yana girgiza Kai. Ya samu kansa da jingina jikinsa a bango ya cigaba da ce mata, "Shi ya fara ganin ki alokacin da kika shigo jami'ar mu ta Alharamein. Kallon da ya yi miki bai taba yiwa wata ya mace shi ba ni sheda ni Nawraah, abunda yasa nakeson sanar dake wadannan abubuwan saboda halin rayuwa Nawraah. Dubi matsatsin da muka samu kanmu aciki. Kuma na zama kamar third party a tsakanin ku da shi... Dan Allah ki cigaba da hakuri ki saurara..." "Wai waye shi meye darangami na da shi? Dan Allah dan Allah ka goge number ta daga wayarka. Dan wallahi duk wani abu daya danganceka banda shi. Ka sani har abadah inshaa Allah kaddara ma ba zata sake hadamu hanya da Kai ba." "Nawraah calm down please.... Please...nasani Allah yabaki hakuri, sanin hakan shysa nakeso na warware komai duk da shima na nasan irin dakon son da yake miki na..abunda zan cigaba da ce miki shine by Allah Nawraah cuz Anees bama shi da masaniyar zyna gaya miki wadannan abubuwan sannan bashida masaniyar nasan abunda yaketa kunbiya kunbiya dashi acikin zuciyarsa game da ke. nasan zakiga kaman duk duniya a school dinnan ke yafu tsana idnya kinzo waje ya tashi. Idan muna tare dake yazo yaganki sai ya fasa zuwa. Idan kin Mai magana na gaisuwa yaki amsawa da sauran su. Nawraah... Wallahi zan iya rantse maki da Allah Anees yafi ni kaunar ki, ba wai Ina fada bane don kawo wata manufa ta daban..Anees aboki na ne. Kani na ne Kuma babban amini na. Dik duniuya idan kika cire soyayyar annabi bayan shi, da iyayena ba sanda mukai shauwa sosai nake jinsa kaman jini na irin Anees. Na san shi ya sanni. Yasan abunda zanyi da Wanda ba zan yi ba. Haka zalika Nima nasan komai amsa...." Nawraah na kwance sai ta zauna kunnenta dauke da earpiece din ta tana cigaba da sauraron maganganun marwaan datakeji tamkar ta zuba masa mari ta wayar. Takaici duk yabu ya isheta na maganganun da yaketa zuba kamar rediyo. Sai karshen zancen sa dataji yace, "Amma bakomai, komJ zai bayyana kansa. Kawai dama inason na cire yar tsamamr dake tsakanin kune. Wanda kike ganin kaman kiyayya ce yake miki....bari na gaya miki abubuwanda ya yiyyi yace kar na gaya miki ma kar na nuna shi yayi..saboda bayason yayi aikin alkhairi ya fada haka halinsa yake... Kuma na tabbatar idan an sanar miki hakan zai rage miki wani kaso na daga cikin tsanar da kika sanya shi a zuciyar ki... Nawraah ta zare earpiece din daga kunnenta tana sauke numfashi, Pause ta sanya a voice note daya turo. Ta runtse idanunta ta matse su... Sannan ta koma tajingina da pillow tana rage volume din earpiece dinma ganin yan dakin nasu duk sunyi bacci karta tashe su... "Anees shine Wanda ya fara ganin ki Kuma ya kamu da son ki. Nalura da yanayin daya kalleki tun ranar. Bai taba yiwa wata ya mace haka ba..infact ki tanbaya baya kula mata ,baya bin takan mata. Karatu kawai yake abunsa ba ruwanda da kowa, look ko cikin maza course mates Anees bayada wannan huldar kule kule. Sai bada hannu su gaysa ya koma wajensa ya zauna...kullum zaki ganshi da airpods yana sauraron karatu ne ba ruwan sa da harkar abubuwa da yawa na matasa. Ba karya ba. Sister na da muke uwa daya uba daya lily taso Anees amman bai bata fuska ba, yace baya sonta a budrwa yana mata kallon baby sis din sa itama...karamin yaro ne me hankalin manya sosai...." "Kaga... Dan Allah idan ba akan maganar data shafeni kakeson na sani, ba wannan maganganun nake bukata ba. Yauwa nagode" Nawraah ta rubutawa marwwaan ganin yanata bayani kanta ma baya dauka. Sai a sannan ya samu kansan da yin murmushi ganin reply din da yayi gaba dayan ranar. Ya cigaba da cewa da ita, "Da farko ni marwaan sambaso lokacin dana fara ganin ku dinnan daya ke cewa kin tare masa wajen parking lot. Har ga Allah Anees ya bude baki zaice wnai abu nayi hanzarin cewa dashi ni nayi mata Ina nufin ke kenan. Sai yayi murmushi kawai, tun daga lokacin aboki na ya nuna yabar mun ke nasan halinsa komai da komai. Tun daga lokacin yake kokarin nesanta kansa daga gareki. Ni Kuma by Allah alokacin kawai irin nayi niyyar date and dump dinnan Kawai zanyi .saboda haka nakeyi by Allah player ne ni lokacin, Idan na samu kin karba soyayya ta sai na yaudareki nace bazan cigaba da alakan dake ba. Nayita cusa Kai na agare ki. Har kika amince, Shekarun baya Muna fteshers abokina ca sukeyi dani play boy.... Ko M-Con. Saboda dai iya tsara mata da yaudarar su. Tohm Amman bansan haka destiny na zai canzu akan ki ba. From playing/toying with your feelings sai na koma praying to have you as a wife. Allah ya kamani na kamu da madaukakiyar kaunar ki. Inason na mallakeki a matsayin matar aure, Amma kafin sannan ko zaki iya tunowa da abaya idan kunje wajen cin abinci ko in kinje aji ana kyamatarku suna bullying naku? By Allah Anees ne ya hanasu Nawraah. Ko kinsan cewa kyamatar ku da ake ana muku dariya da farko da kuka shigo da aka dena daga baya waye? Ba kowa bane fyace Anees shi ya hana adena muku. Da kudinsa da guminsa sanda kanwarki batada lafiya dinnan kunje asibitin cikin school ..Nawraah wallahi ba karya nake miki ko ince zan miki ba. Anees shine Wanda ya turomin sako yace gashi Kun kawo wata yana tunanin sister dinki ce karama, sannan shine Wanda ya biya likitoci da nurses din da suke a tsaye suka mata aiki da sauran abunda ya dace. Wallahi ba kwandalata aciki.... Nawraah Anees bai bar asibitin ba. Tun lokacin sai dai yaje gidah ya dawo ya zauna a waiting area da facemask yana ganin shige da ficewar ku. Dukkanin abincin da ake ta kawo muku na abinci da sauran needs tun sanda kuka kwanta zuwa sallamar ku dik shine..hospital bills Kai komai da komai Anees ne...." Ya karasa magana yana tura mata wasu hotunan.. hotunan receipts na shedar biyar an saya abu da pos. Da wani littafi dake dauke da biro agegensa. "Kingane wannan book din?" Nawraah da gaba daya so take ya dena gaya mata maganganun haka ta samu ta kwanta. Tace dashi cike da kufulewa, "Na abokin ka " "Na Anees ne..tabbas. duk Wanda yake Alharamein university final year dinnan zai ce books din Anees ne. Sannan ba Wanda yasan ya cikinsa yake duk amincewar mu da shi kuwa .. Bai masan na sato masa ba acikin mota rannan. Amman akwai wani abu dayake Ko kina waje duk inda kika Saka yana biye dake. Zai faramiki zanen. Zanen fuskar ki da jikin ki. .... Duba ki gani hotunan dana dauka duka zanen ki yayi. Ki duba sauran hotunan Dana yi screenshot..tarin hotunan ki ne Nawraah tun ranar da kika fara sanya kafa a makarantar Alharamein. Anees bai tsayar da alkalaminsa ba..bansan yanada wannan talent din bama sai akan ki. Duk inda kike zai fara zana hotunan ki. Ya na lura dake sosai. Ko sanda kika kirani ban dauka ba last. Anees yakirani na dauka ranar ma na san yana bibiyar ki ne dan tsaro.. temaka dai Nawraah. Anees wallahi yana mutiar kaunar ki fiye da yadda bakina zai furta miki. Fiye da yadda hannu zai rubuta Miki . .dik yadda zan sarrafa ba zaki gane ba. Amman ki sani Anees abubukhar dollars yana kaunar ki sosai. Kaunar da zai fatan samun ki amatsayin matar sa. Amma guess what? Saboda loyalty da Kuma girmamaawa irin nasa. Ya kauda kansa yayi tamkar ba sonki yake ba. Kamar bashi ya fara ganin ki yaji yana sonki ba..ni nayi masa shigar sauri. Gashi bayason alakar zumuntakar tsakanin mu ta rage. Shi yasa ya hakura yabar mun ke. Tundaga ranar don ba zai iya tsayawa muna musaya akan mace ba. Nasan halinsa zan shede shi..abubuwa da yawa dai Nawraah. Anees is your truest lover, He loves you beyond your wildest expectation.. Amma saboda son kai irin nawa, da selfish interest na kasa nuna masa nasan shine yake sonki tun fari, naki bashi kofa, Ina babba gaba da shi naki cin girman na bar masa, saboda gaskia sonki ya mun rikon karfi I can't do without you, ke ce bazan iya barwa Anees ba. Amman duk abunda na mallaka zan iya bashi... karki ga kaman na hakura da kene no, not a bit. duk da haka ban hakura dake ba fa..shi ya zabi ya bar sonki a ransa bazai gaya miki ba tunda mai hakuri ne.. So saboda hali na rayuwa. Dakuma dubada yadda muke cikin matsatsin abubuwan da suka gabato mu. Komai sai da albarkar iyaye..inshaa Allah ban cire ran auren ki ha Nawraah... Sai dai ko idan rai yayi halinsa. Shima ran idan yayi halin nasa a sannan ne to zan rokeki da Allah ko bayan rai na ban yadda ki aura kowa ba fyace Anees. Ke ko Allah yayi auren mu sai mutuwa ta riskeni. Dan Allah ki auri Anees shi kadai ne zai iya rikemun iyali na....... Ina nan Ina cigaba da shawo kan mahaifinw. Domin su maka kansu a kotu idan sun tabbatar da shedar su din basu aikata ba to sai su fuskanci wani abun ... "Zain iya cigaba ko na barshi haka?" Marwaan ya rubutawa Nawraah bayan yayi vn.. "No " ta amsa masa da reply Marwaan yaga sakon ta ya shigo ya sake danna speaker ya fara mata wani vn din . "Ni dai Dan Allah ki yafemun, nasan ni mai laifi ne awajen ki. Amman ki sani wallahi Allah banda masaniyar abunda iyayena suka aikata akan iyayen ki. Ko faifon bidyon nan ni ne Sanda Muna ta video call da baban mu shine naga shi mutumin mahaifin ki kenan ya shigo haka suna yar tsama sai na danna recording na bidyon bayan naga abunda ya faru bancewa mahaifi na nagani ba nace nabar wajen yanzu na dawo wajen system din. Anan na fara bincike akan iyalin naga duk sun rasu sai babban dan su na samu aka samomin number sa na sayi sabon layi anan kasar wajen nayi registering number na tura masa bidiyon Ina tura masa na tabbatar ya karba kawai na yi de-actibating layin gaba daya. Bayan mun dawo Nigeria ne just recently bayan mun samu sabanin nan dake har kike fada shine nasan mahaifin ki ne, sannan yayan ki ne wannan dana turawa shima ya rasu. Dan Allah kiyi hakuri banda bakin da zan iya wanke Kai na awajen ki. Amman ki sani tabbas iyaye na ne su amma wallahi banda masaniyar abubuwa da suka aikata Nawraah.. duk wani lefi dana miki Dan Allah ki yafemun ki kuma dubi maganguna... Allah ya baki hakuri ya shiga cikin lamuran ki da yan uwan ki. Kuma inshaa Allah zan cigaba da fafutar nema muku hakkin ku da yardar Allah. Ina fatan Kuma nasara ce zata biyo ba. Love you die💜" Ta gyara kwanciyar ta hawaye na zuba daga idanunta. Maganganun sun matukar sata razana, tu'ajjabi da kuma ban mamaki... Kawai ta Saka hannu ta katse vn bayan tayi forwarding dukkanin chats din nasu zuwa number ta. Ta yi blocking number tasa tayi deleting gaba daya.. A ranar dai bacci ya kauracewa idanun su har aka kirayi sallar asubah... Kowanne bangare na cikin wani hali marar misaltuwa musanman Nawraah jagora kasancewar ita din KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _38_ :::::::::   *Tana* zaune a bakin gado tayi wanka ta sauya kaya zuwa na bacci. Ta daga kanta ta sauke akan katon agogon bangon dake wata kusurwa a dakin. Lokaci yaja ainun mai gidan nata bai dawo ba bai Kuma dauki wayar da take ta kiransa ba. Bai Kuma kirata ba. Ta tuttura masa sako a text message data Whatsapp ba reply. Har ta mail ta tura masa ko zai duba nanma ba respond. Jikinta ya shiga rawa. Ganin hakan bata taba faruwa ba. Bai taba Kai dare haka ba. Bai Kuma taba kin daukar wayarta ba ko yaga sakon ta yaki magana ba. Duk ta samu sosai tanata kawo abubuwa da dama..Allah yasa ba wani abun ne ya faru dashi ba. Don tabbas duk yadda akai yana cikin wani hadarin ne kilan..tanata kamo addu'oi abakinta tana rokon Allah yasa lafiya yake..Allah ya Kuma kareshi a duk inda yake Karar horn dinsa taji ya gama parking . Tana tsaye agaban window dinta na dakinta a sama tana lekawa gabanta na dukan uku uku..ganinsa tayi ya fito daga cikin motar ya jingina ajikin ta yana waya yana murmushi.. Tashiga sake sake a ranta. Ko wani abun ya sakeyi ne yake farin ciki? Ta tuno ai nusaiba ta turo mata sako zasu bar burnin naduka din sun amince. Da yayi wani abun da nusaiban zata fada. Don haka murmushin wani abun ne na daban kenan? Ko visa dinsu ta fito? Ko wasu abubuwan ne na kadara ya sake mallaka? Saboda duk da dare ne amma dubada manyan futulin wutan da suke wajen sun haska ko Ina tamkar rana kana iya hango fuskar sa tar yana ta murmushi yana dariya. Zaka gane yana cikin madaukakin farin ciki marar misaltuwa.. Kawai dai baa jin me yake cewa saboda akwai tazara sosai a tsakani. Don haka ta koma ta zauna a bakin gado tana jiran shigar sa. Ya jima kafin ya kare wayar ya shiga cikin gidan . Kai tsaye ya nufi dakinsa ya watsa ruwa ya kwanta.. Shiru shiru Dr bintu bataji ya shigo ba. Ta leka taga ya gama wayar "News ko ball yanzu haka ya tsaya kalla Alhaji da daren nan" ta girgiza Kai ta sauka kasan tana rausaya.. Shiru taji ba alamar karar kayan kallo ..ta shiga babban parlorn da yake a matsayin nasa nanma ba karar tv. Bandakunan palukan ta kwankwasaa duk baya ciki. "Ko wani abun zai dauka a dakinsa?" Ta fada ahankali tanayin hanyar dakin nasa. Ganin abubuwan takardu kawai da sauran documents muhimmai yake a dakin nasa. Baya kwana a dakin a nata suke kwana.. . Ta kwankwasa kofar dakin tamurda handle din ta jiyotaa datse. "Alhaji" ta kwankwasa kofar tana kiran sunansa Shiru bai amsa ba. Yana kwance akan gadonsa yana danna wayar sa. Ta sake kwankwasawa da karfi tana cigaba da Kiran sunan nasa. Mikewa yayi daga kwanciyar da yake harda sakin siririn tsaki ya saka hannunsa akan mukullin ya bude.. Baki a wangame ta dube shi. Har yayi wanka ya Saka kayan bacci. Ga Kuma wayar sa ta datake ta faman Kiran nasa rike a hannun sa yana dannawa, "Ya akai?" Ya ce da ita yana kauda Kai "Ya akai? Ya akai ka fa kace mun yusuf" Dr bintu ta tanbaye shi cike da mamaki dauke a fuskar ta. "Idan ba komai zan rufe kofa" Bankada kofar tayi ta shiga cikin dakin tana daddaga fullallaka da bude drawer ko zataga wani abun na daban ko takardu da sauran su. "Yusuf lafiyar ka kuwa yau? Kasan me kake cewa? Anya daren nan ba zazzabin ne ya tashi ba? Tun dazu daka fita kace kana zuwa zaka dawo baka dawo ba sai yanzu ba dadewa shine ka shigo dakin ka kayi kwanciyar ka kabar ni can hotiho, inata sake saken abubuwa na dauka ma ba lafiya ba, wani abun ya faru dakai don baka taba haka ba.. Alhaji sambaso ya yamutsa fuska yana zura wayarsa agaban aljihun rigar kayan baccin dake jikinsa yace, "Bintu ba nasan hayaniya kingane? So bacci nake ji ki fita zan rufe kofa" "Bazan fita ba. Yau ni kake cewa haka yusuf? Ba inda zani. Sai ka gaya mun inda kaje da wa kuka hadu. Me kake shiryawa. Sannan dawa ka tsaya kana waya ajikin motar ka bayan ka dawo. ? Sannan meya hanaka tahowa dakin mu kamar ko da yaushe zaka zo nan dakin da anfi shekara nawa ba a kwana acikin sa. Har kana cewa in fita maka zaka rufe kofa yusuf ni kake gayawawa haka?" "Ba zaki fita ba?" "Bazan fita ba" "Okay zauna ni bari na bar miki dakin" ya futa daga ciki ya barta a tsaye Cike da mamaki tabu bayan sa da kallo. Har ya koma dayan parlorn akan kujera ya kuna ac ya kwanta yana juya mata baya "Yusuf, Idan wasa kake mun dan Allah dan Allah ka dena bakaji zuciyata ba. Gaskia banason irin wannan wasan banaso Allah . Wasa da halayyar da bata ka ba ba saboda Allah. Ni kawai ka fito ka gaya mun menene farin cikin nima na samu nutsuwa amma wannan wasan naka ya yi yawa haka. Dan Allah kaga dare ne Dan Allah. Dama inason nace maka ma nusaiba matar bappan su Nawraah dinnan tace mijin ya amince zasu bar naduka. Ta turomin sako ta text message. Kaga yakamata zuwa da safe ko cikin daren nannma ka gama yanke abubuwan da za'a basu idan ma ta bank ne ai ta bude banki sai a tura mata su tattara su tafi. Inata kira baka dauka a awaya. Na tutturo maka messages nanma ba reply sannan na maka mail ma shima shiru bakace komai ba. Na shiga dimuwa sosai Alhaji. Dan Allah bar wasan nan haka bakaji zuciyata yadda take duka ba wallahi. Kaji? Kaji yusuf dina..?" Ta karasa fada tana kokarin zama a bayansa ta saka hannu tana riko kafadar sa. Alhaji sambaso ya kafa ya shureta. Sai ga Dr bintu a a kasan kujera dabas a carpet tayi zaman dabaro saboda shurewar buguwar da yayi mata. "Alhaji wasan har dana shudewa yau?" Wata wulakantacciyar harara ya bita da ita yana yamutsa fuska. Ya daga yatsa daya ya mata nuni da shi, "Na gaya miki banason takura, bacci zanyi, zaki wanii zauna a bayana kina kokarin riko kafada ta. Akan wani dalilin? Tashi ki bani waje" Mamaki ne ya cikata ganin yadda yake magana furucin da lafuzan da suke fita daga labban bakinsa sam ba yadda ya saba magana bane. Bai ma taba mata irin wannan magangunnan ba haka. Tabbas ba wasa a fuskar sa domin a daure take gamau. "Alhaji" "Dan Allah dan Allah meye? Kinada takura wallahi " "an Allah idan akan kiraye Kirsten dana maka ne nonstop da turo Sako kayo hakuri. Ba snaj abun bane kauna ce tasa Wani damuwa... Daman so nake naji ko lafiya ne? Na Kuma sheda maka da sakon amincewar su Nusaiba barin naduka baki daya harda su Nawraah" "To meye hadina da su? Na fasa bayarwa su zauna kar su tashi." "No Alhaji nasan ba wani hadinmu dasu, Amma kasan ai dasu Nawraah zasu tafi baki daya. Kuma kai kace a bata offer dinnan da mai gidan yaki karba kwata kwata baka nata tunanin abunda zaka bashi ba ma ya amince? to gashi dai ya amince tace zasu tafi. Kadarar ko kudin dakace zaa basu. Nake tuni nace ko yanzu da daddaren amata transfer ko zuwa da safe ko ya kagani?" Wani irin dogon tsaki yaja da har sa Dr bintu ta daga Kai tana duban window ta dauka siren ne na yan sanda ko motar kwana kwana . Sake sakin wani yayi yana nuna mata kofa, cike da fada yace "Wake miki wasa? Tashi ki fita. Bakida aiki sai maganar kudi kudi kudi kudi kudi dai. To wallahi ki bude kunnuwan ki ji kwandala bazan sake baki ba. Karki bari na sake maimaita miki" Baki bude Dr bintu take dubansa tace, "Yusuf... Yusuf Kai ne haka? Yusuf yau ni kake gayawa wadannan maganganun? Kasan me kake cewa kuwa?" "Kwandala bazan bayar ba. Su zauna ko su tafi su ta shafa ba abunda ya dame ni. Tashi ki bani waje. Tashi!"ya karasa fada a tsawance, ya jawo kafadarta ya futar da ita wajen kofa ya rufe kofar da mukulli... Mamaki ya gauraye ta. Da baya baya ta jingina da kujerar dayan parlorn ta yi zaman yan bori..hawaye suka shiga wanke mata fuska.. Baki daya ta kasa cewa komai..sai datayi kukanta mai isar ta sosai sannan ta koma sama ta dau wayar ta ta kira kawarta hajia kubra ta gaya mata dukkanin abubuwan da suka faru. Batayi bacci ba har aka kira sallar fajr tayi sallah har wayewar gari. Sai kuka kawai da take tayi duniya ta mata zafi baki daya... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _39_ :::::::::   *Bayan wayewar gari* mikewa Dr bintu tayi ta shige bandaki tana duban fuskar ta a mudubin dake bandakin.. Baki daya duk ta zama wata iri lokaci daya ta futa hayyacin ta...idanuwanta sunyi luhu luhu saboda kukan data kwana tanayi... Wanke fuskar ta tayi. Tayi brush ta futa daga cikin bandakin . Wayarta ce keta faman karar kida. "N" Shine sunan dake rubuce a matsayin wanda yakira din. Katse wayar tayi tana sauke numfashi. Nan aka sake kira har su biyar. Ana shidan ta dauka tana sakin tsaki ta kara a kunnenta "Ya akai?" "Hajia Nusaiba ce fa ko lambata ce ta goge a wayar ki?" "No nasan ke ce. " "Daman mun shirya ne tun dazu. Ga su Nawraah ma duka a tare damu. Ku muke sauraro." Dr bintu da gaba daya ahautsine take. Itama kanta balain dake gabanta yayi yawa, tace da ita, "Nusaiba kawai kuyi hakuri ba abunda zan iya cewa akai." "Bangane ba hajia. Bangane ba" nusaiba ta fada cike mamaki "Àbun nufi shine tafiyar nan an soke ta.. Nagode" tana gama fada ta danna mata block Kasa ta sauka gabanta na tsananta bugawaa..sai kwaraara addua take tana Allah yasa Alhaji maganganun da ya fada wasa yake ba waai na gaske ba. Ta karasa fada tana sauka kasan. Ba kowaa yaran nata basa nan don haka tace kila bacci sukeyi basu tashi ba. Parlorn jiya ta kwankwasa, ta dan sakaya hannunta ta murda handle tashiga ciki. Yana zaune ya sauya kayann sa zuwa wasu fafare. Bai Saka hula ba.. Daga Kai yayi ya dubeta alokacin data yi sallama..ya amsa a hade yana kauda Kai, "Alhaji" ta fada tana kokarin zama akusa dashi yayi saurin matsawa yana mata wani irin kallo.yana janye plate din gabansa "Har an maka serving abinci kana ci Alhaji?" "Of course gidan ki ne ko nawa? Zan jira kine kinje kina ta bacci?" "Subhan'Allah" ta fada tana dafe kanta saboda tsananin sara mata da yakeyi. "Daman ba mafarki nake ba Alhaji? Dama ba wasa kake ba Alhaji. Wai dagaske lamarin jiya ya faru Alhaji?" Ta fada tana jujjuya kanta hawaye na zurara mata. Alhaji sambaso ya dubeta yana tabe baki Katuwar mota ce ta shigo tana nishi. Alhaji sambaso ya mike da sauri yana ajiye cup din hannunsa akan tray. Dr bintu itama ta mike tana bin bayansa ganin zai fita, "Menene haka kike bibiye dani?" "Lefi ne dan na bika? Beside mota ce tayi kara gatanan ta ta shigo zanga motar meye" "To tunda ke kika aiko su ai se ki fita kuyi magana ko?" Girgiza Kai tayi tana ja baya ganin yayi wajen kujera zai koma ya zauna, "Kayi hakuri" Ta fada tana komawa parlorn ta zauna. Ya saki tsaki yashiga dakinsa ya fita wajen. Zungureriyar mota ce katuwa ta wani babban company dake kawo kayan gidah na gadaje da kujeru yan kasar waje. Akwai wani sashen babba da har yafu Wanda suke ciki kyau acikin gidan yake shima yana facing Wanda suke ciki. Daga baya ya sayi kango ya shigo dashi gidan ya gina sabon an masa komai na wuta da ruwa a bandaki daman kayan gidan kujeru ne baa Saka ba da sauran su. A baya ta bashi shawarar ko idan marwaan yayi aure ya zauna anan . Idan yaso tunda fuska biyu ne gidan sai afutar masa da gate dinsa daban. Bude baki tayi cike da mamaki gabanta nata bugawa. Zuciyar ta na hasaso mata tabbas suprise (bazata) ne yake son ya Mata bayasan tasan komai akai shysa ya fara acting dinnan. Ta tabbata sabon gidanda ke cikin nasu da akayin shine Wanda zasu koma ciki kafin su tafi. Wani murmushi ya kufce mata. Tana sake leka windown tana hango maaikatan nata shiga da kayan cikin gidan wasu Kuma tun da suka shiga basu fita ba da alama jere su suke Bakinta ya sake hangamewa da farin ciki lokacin data hango wata motar ta sake shiga duake da kwalaye na kayan kitchen kuloli ne da sauran su komai da komai dai na alfarma. Ta murmusa komai ta haye sama tana jin zuciyarta na mata dadi. Bandaki ta shige ta fyallo wanka ta sauya kaya zuwa wani hadadden lace ta zuba sarka da dankune harda su jambaki ta zurara da hoda. Ta feshe jikinta da turaruka masu matukar kamshi da kwantar zuciya. Ta gama shiryawa ne. Lily ta kwankwasa kofar ta shiga ta shirya tsaf zata futa, "Maa" "Naam Ina zuwa?" "Salon" "Okay tohm sai kin dawo" "Baba ya fita?" "A'a na dai hawo sama wanka" "Okay" Fita lily tayi ta tsaya da mahaifin nata Alhaji sambaso suka gaysa tace salon zata ya bata kudi. Ransa a murtuke ya dakko dubu daya ya mika mata, "Baaba dubu daya fa ka miko mun" "Eh abunda zan iya bayarwa kenan. Idan bazaki karba ba kawo" Bakin lily a bude ta kasa cewa komai. Ga maaikata nata shige da kawo cikin sabon sashen da akai. "Banaso" ta fada tana mika msa kudin Ya karba ya cusa a aljihu. Takaici yasa ta kasa cewa komai ta shige mota ta tasheta ta fita. *** Marwaan da ciwon Kan da yake yaki tafiya. Wanka yayi. Abincin da aka Kai masa yaci ya sauya kayan sa zuwa kanana riga da wando na English. Fita yayi tsakar gidan na su don hayaniya dayake ji anata magana. Manyan motoci ya gani sunata sauke kaya suna shigarwa sabon sashen. Ganin mahaifin sa yasa ya karasa wajen sa ya tsugunna, "Baba Ina kwana..?" "Lafiya" "An tashi lafiya?" "Lafiya" "Baka tafi aiki ba kenan. Inata sauri" "Dama tafi zaka ganni ne yan zu a haka?" Marwaan ya girgiza kansa yace, "A'a baba. Allah yabaka hakuri" Ya juya ya shige cikin gidan sashen mahaifiyar su Dr bintu. A tunanin sa har yanzu mahaifin nasa bai daina fushin dashi bane shysa. Yana shiga parlorn Dr birtu na sakkowa. Ya gayshe ta amsa tana murmushi, "Ka gayda baban ku?" "Eh" "Ya kukai bai gaya maka can gidan gyaran me ake ba?" "Bai fada ba. Kinsan fushi yake da ni" "Ni dinma. Amma nafi kyautata tunanin can gidan da ake jere zamu koma kasan da an barshi akan idan kayi aure a futar maka da gate ka zauna aciki" 'oh ai ni banason zama agidah ma. Nafison wata area ko wani garin ko kasar" "To ai gashinan nanma Allah ya dubi zuciyar ka. Mu zamu koma, don kada nayi fada nasan shine da kansa yasa aka sayo komai aka jeren Kai Alhaji" "Okay bai gaya miki ba?" "Bai fada ba.kila kayan sawarmuma Kai mana zeyi can din. Hahah ya hutassheni ma ai. Allah na tuba ba hanawa zanyi ba. Tunda dai ni zan zauna aciki da iyalina" Marwaan yayi murmushi kawai kansan a kasa, "Kaci abinci?" "Eh" "Toh mashaa Allah" Suna dai ta zaune suna hira jefi jefi. Har maaikatan suka kammala jera kaya aka wanke gidah aka tsaftace koina. Maaikatan suka tafi da motocin su. Alhaji sambaso ma ya fita... Bai dawo ba har bayan wajen biyu na dar, ranar ma a dakinsa na kasa ya kwana bai bari sun hadu da Dr bintu ba ma ya sake fita Akan kawo manyan talabijin kayan kallo da sauran su aka jera. Dr bintu dai nata murna tana hasaso yadda zatai recording ta turawa kawayen ta an gyara mata gida sabo. Bayan anyi ishai abadan. Sai ga motoci har da jiniyar yan sanda sun shigo gidan. Ta daga labule tana lekawa. Ganin Mata na fitowa daga cikin moticin Ta dafe kirji tana ware idanu tace, "Alhaji daurawa marwaan aure yayi batare da masaniyar sa ba" Sauka kasan tayi da sauri jikinta na rawa. Lily dake parlor tabi bayanta Ai kafin su fita ma. Tuni matan sun shiga cikin parlorn suna sallama. Suka koma ciki ta tsaya a tsaye ta kasa zaune, Gaysheta sukayi ta amsa tana duban su da kallon karin bayani. "Yar uwar ki ce muka kawo" "Yar uwa wata iri Kuma?" "Abokiyar zaman ki" Dariya ta fashe da ita tana tafa hannuwa, "Abokiyar zama wace iri? Oh ko makociya ce aka kawo mu gaysa?" "Abokiyar ki zaman ki dai a matsayin na uwargidah, Kuma yaya awajenta yanzu. Mukace bari mu fara kawota ku gaysa ki sa mata albarka" "Bayan Allah batan hanya ko ince gidah kukai banan bane gaskia. Ko gidan su izzu ne nan naga ana biki kaman" lily ta fada tana duban mahaifiyarta ta "Nan ne dai.. Ba nanne gidan Alhaji yusufa sambaso ba?" "Eh" lily ya amsa "Marwaan aka daurawa aure?" Dr bintu ta fada tana kokarin bude lafffayar amaryar "Waye haka?.oh ko dan sa? A'ah! shi kansan dai arzikin ya fada. Mai gidan naki ne dai ya karo aure. " Hannun Dr bintu na na rawa ta yaye fuskar laffayar amaryar.. Wa zata gani? Kubra kawarta kuma aminiyar ta datasan kowane sirrinta ce sanye cikin laffayar ta saddaa kanta. Kamshi sai tashi yake daga jikinta. Kanta an yarfa mata kananun kitso ya fito ta gaba.. Yayinda hannunta da kafafuwanta sun sha lalle maroon da black "Kubrahhhhh?" Dr bintu ta fada a razane. Ta sulale ta sume a wajen.... Tana bude idanu ta ganta a asibiti marwaan da lily akanta...... Ta Kalli gefe an rubuta a bango 'Emergency unit... Amenity annex' ... https://t.me/BlumCryptoBot/app?startapp=ref_7XYZOnMEWU Kuzo ta fashe da mu a Blum🥳🥳🥳 ga link nan. Allah yasa my dace Amin . ATUWAA🧕 _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _40_ ::::::::: "Maa kin farfado? Alhamdulillah" marwaan ya fada yana murmushi "Maa" lily ta rungumeta cike da jin dadin itama Dr bintu ta daga hannu dakyar tana duban roban ruwa da yake shiga jikinta ana mata kari. Hawaye suka shiga wanke mata fuska. Tana kokarin tashi daga kwancen da take ta kasa .. "Karki tashi maa.. ki dakata tukun" "Meya faru da ni....duk mafarki nake ko?. Marwaan ya girgiza kansa yana duban lily yace, "Ba mafarki bane maa. Amma dai dagaske bakida lafiya doguwar suma kikai.Alhamdulillah Kuma kin farfado" "Yanzu yusuf yayi aure? Yusuf ya auri kubrah? Kubrah fa aminiyata innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" Lily zubar da hawaye takeyi takasa cewa komai sai marwaan ne mai samun kwarin gwiwar amsa mata. "Kiyi hakuri maa kinga bakida lafiya kinji? Karki saka hakan a ranki. " Dr bintu ta barke da hawaye sosai harda shessheka tamkar karamar yarinya "Yanzu Ina yusuf din?" Marwaan ya sosa keyarsa yana datse harshe bai ce komai ba "Ba kuce komai ba yana Ina yusuf din?" "Maa yana gidah" "Bai zo ba?" Suka gyada mata Kai a tare. Wasu siraraan hawaye ne suka zurara daga idanunta. Ta Saka hannu ta share hawayen tana mayar da kanta gefe tace, "Waya kawo ni asibitin?" "Ni da lily" "Lalle.... Humm yusuf kenan. Kubrah Allah ya Saka mun" "Ma wannan dai aunty kubrah din?" "Itadai" "Subhan'Allah" "Auren cin amana..kema maa kin yarda da mutane. Matar nan komai tasani . Ashe Ashe" lily ta fada tana gyara zamanta akan kujera dake kallon gadon marasa lafiyar da Dr bintu ke Kai. Yayinda marwan ke a tsaye. "Rashin sani mana, kubrah taci amanata. Yusuf yaci amanata. Allah kana gani" cewar dr bintu Haka dai sukayita bata hakuri ... Ruwan da aka sanyaa mata ya kare. Aka mata allurori suka Kuma bata magunguna. Gidah marwan ya mayar da su. Suka taimakawa mahaifiyar tasu suka shigar da ita sashen ta. Kasancewar dare ne. Wanka tayi kawai ta kwanta akan gado tanata juyi. Hawaye nata zuba daga idanunta. Ta dakko wayarta tana duban chatting dinsu da kawartata da tazama kishiyarta wato hajia kubraa. Duk matsalolin Mai gidan nata take gaya Mata da yadda zaa shawo kansa awajen bokan su ya sake barke Mata bakin aljihu... Mikewa tayi dakyar ta leka window ta saman ta hango dayan gidan da kubran take da Alhaji Sambaso. Ko'ina yayi dau da hasken shima. Idanunta ta runtse alokacin data ga an saki labulen dakin datake hango window. "Shikenan yusuf zai kwana da wadda bani ba? Kubra aminiyata zata kwana daki daya da miji na uban yaya na? Innalillahi Wa inna ilajir rajiun" Ranar dai haka tayita zulumi tana koke koke tana surutai. Bacci barawo ne ya sacheta Haka yaran nata ma lamarin ya dame su sosai musanman marwaan da dama yana dauke da tarin damuwa kala kala.... ******* Ganin shiru shiru har dare yaja ainun ba wata tsayayyiyar magana yasa bappah Auwalu dake zaune akan kujera ya dubi nusaiba tana kusa dashi duk tayi tsuru tsuru, "Nusaiba.. tun dazu ta bakin ki muke jira fa fisabillahi" "Tace mu saurara." "Tun dazu kika cewa tace mu saurara tun safe. Haba Dan Allah. Menene matsayar gwara mu saki " Nusaiba ta latsa wayar hannunta ganin yadda lokaci yaja ainun ta nunfasa tace, "Auwalu tafiyar nan Ina tunanin ba yanzu bane sai nan gaba" Bangane ba" "Eh yadda na fada dai hakan take. " 'meye manufar hakan. Meyasa sai gaba wani abun ne?" "Haka dai tacemun...don haka sai mu mayar da kayayyakin mu ma'ajiya. Su Kuma baqi su koma inda suka fito" Nawraah tayi murmushi Jin karashen zancen nusaiba. Sarai tana sane da su take. Don haka tace, "Aunty muma dama ba zama zamuyi ba. Yanzu tunda dare bai ja ba zamu koma namu gidan" Nusaiba ta kece da dariya tana tafa hannuwa, "Naku gidan? Sannu masu gidah kice dai gidan marayun da kike a tsakure. Amman gidah ai gashinan ya tashi daga naku mallakin na wasu ne" "Nusaiba meye haka. Zan mugun saba maki. Ai dama tun baa je ko'ina ba halayen naki basu sauya ba? Yaran nan yaushe rabon da ki gansu? Yaushe kika taba takawa kika je inda suke. Nan gidan mahaifin suke? Uba nake awajen su. Amma saboda kwakwazo da kiyayyar da kike musu da tsangwama da kyara shysa ko suzo su wuni basayi.kiji tsoron Allah nusaiba. Wallahi" Nawraah tayi murmushi. Hannunta rike dana Amnah tana lankwasa yan yatsun . Yayinda ashfeef na daga gefe a zaune shima. Tache, "Bappah kayi hakuri . Tabbas munyi kuskure da bama zuwa mu ziyarci ka da yan uwa kasancewar ka mahaifinmu. Domin Kai ma uba ne. Ko da abbiey yana nan. Da Kai da yaran ka ba abunda kuka mana na nuna rashin son zaman mu a tare ko hana abinci da sauran su. Duk kunyi bakin kokarin ku. Musanman bappa da kake yawan zuwa kana ganin mu a gidan marayun . Mungode sosai bappah, Yaya Ahmadu Ma idan yaso wajen hamma ashfeef Muna zuwa mu gaysa. ..." "Idan Kun fita, ku turo kofar sauro wallahi" Nawraah da nusaiba ta kaita makura duk hakurin da takeda shi . Yau dai tace bara ta mayar mata, "Aunty kenan..wallahil Azim koroko kike kina kuka jina jina mu dawo nan gidan wallahi ba zamu dawo ba. Ai nan ba gidah bane. Gidah shine inda ake samun nutsuwa da kwanciyar hankali , ahada karfi da karfe atare.. Gidah shine Wanda ba zaa hanaka abinci ba, ba zaa maka wulakanci ba... Gidah shine inda zaka huta. Cikin yanayin da kake a lullube na bakin ciki da damuwa sai an yaye maka shi,gidah rufin asiri ne . Gidah marayu gidan mu ne, lamba daya kuwa, domin sunfi wadanda muka hadu dasu ta zumunta, Sannan alummar da ke cikinsa da yardar Allah Allah zai amince mana da su baki daya. ..wannan har gidah ne da kike tunkaho da shi?" Sai ga nusaiba ta daka tsallen albarka, "Okay Auwalu kana jinta ko?.to gashinan tana rena maka gidan..ah lalle wuyan ki yayi karfi.wato yan kujerun nan namu da katifu da sauran kayan kitchen a takaice wannan kango ne, ah lalle. Wuyan ki ya isa yanka. " "Tabbas nan ba gidah bane anty. Ai kaje gidan da ake maraba da Kai shine gidah Koda kuwa ba shida komai na more rayuwa, ko da kuwa kullum dusa ake ciki, Amman zaa tarbe ka da so da kauna, nanne gidah . Ba karamin abubuwa ne ke sanyawa hakan ba. Gidan da zaka je a karbe ka hannu biyu..na ciki da suka rigaka shiga su karbe ka kamar dan uwan su. A tare an zama daya. Ga wajen kwana ishasshe. Ga hadi da kayan kallo ga abuncii har sai mun ture kullu yaumin. Abubuwa dayawa dai wannan gidan ya zamar mana Kuma mun samu hanyar arziki sosai acikin sa. Bamu kadai ba harda wasu.. Alhamdulillahi. Nan Kam anty ba gidah bane. Gidan ba aso kazo. Gidan da aka baka daki daya da tumaki da akurkiin kaji. Gidan da inde baka nemo ba ka kawo ba zakaci abinci ba, gidan da ruwan sha ma saii ka roka. Wanka kuwa sai dai kayi a awaje. Kai wasu abubuwan ma ba zasu fadu ba. Amman tabbas fita zamuyi mu mu tafi gidan mu. Inda ake son mu da kaunar mu ana farin ciki kasancewa damu. Har gaban abadan bazan dai na fariin ciki ba akan kasancewar mu ni da yan uwana acikin gidan marayun. Saboda gidan marayun ya zamar mana riga da zani harda danwali, Gidan marayu ba yunwa. Ciwon Kai kake sai an baka magani kasha. A Kuma kula da Kai. Duk abunda muke so bamu rasa ba banda na iyaye. Ku. Bayaga haka Alhamdulillah mun samu sauyin rayuwa bayan rasuwar mahaifan mu kala kala. Wanda ya zamar mana tarihi Mai dauke da mamaki. Bakomai bane fyacr cikinsa shine mutanen da basa yi dakai sai da ran mahaifan ka. Hahahaha duk anyi walkiya mun gansu Kuma da saura. Suma Allah bazai bar su ba. Akwai Wanda ma daman kaman jiran yake iyayen mu su rasu saboda mu shiga ha'ula'in rayuwa.... Sai yanzu na tabbatar Dan uwa ba wai shine jinin ka da kuka hada jinin zumunta ba, Dan uwa shine Wanda zai daukeka ya rikeka tamkar Kai din jinin sa ne, Baku hada komai dashi ha. Amman har yafi Dan uwan ka na jini zumunta. To ki cigaba da shararawa a gidan ki. Mu ba zama zamuyi miki agidah ba. Mun daina zama inuwa daya da makiyan mu. Gidah dai naki ne sai yadda kikai da shi. Ko akukurkin kaji da kika bamu a baya muka zauna, kada ki manta mu ma mahaifin mu ne ya baki. Sannan abubuwa nawa suka miki na rufin asiri aunty...?" "Auwalu kana ji kayi shiru ko?" Bappah Auwalu ya tafa hannuwan sa yana kauda Kai yace, "Me zance mata?. Yo ai duk abubuwan da ta fada babu na karya aciki nusaiba. Sannan da fari ke kika dakko zancen ma. Na meye naki kina babba zaki fada musu haka? Wani lokacin mantawa kike ne yayan yan uwan na ne?.sannan ko mantawa kike gidan nan dai nawa ne ba naki ba. Amman idanun ki sun rufe sai magana kike, Wallahi summa tallahi kece kika bangaro nusaiba.... Tun suna kankana kike zubar fada agaban su, taci ta cikata yau ta amayar, A wannan daren zasu fita su koma ?.kamar wadda batada Yaya ba kisan ciwon kan Yaya ba. Ko da yake naki gasunan a kusa suyi fitsari su kwanta yan gidah ne. " "Yo Allah na tuba daman ai haka nasan zaka fada Auwalu. Ai yayan da basalefi ne shafaffu damai. Baka goyan bayan kowa inde akan sune. " Nawraah har ta Kai bakin kofa sai ta juya idanuwanta na hawaye tache, "Anty kenan. Wallahi badan bappah ba da tuni jin dadin duniya ma kin dena yin sa. Ya Ahmad, Layla ku mun hakuri .Amma mahaifiyar ku lamarin tsanar da take mana yayi tsamari.... Aunty ni da yan waiana kallon ki kawai muke.." "Dalla can ..wannan wannan wannan yarinyar dama ana cewa sanda kina karama waye waye ba zaki magana nmba da surutu, idanun ki Ina kallon sutun a zamin baya na gano bakida da'aa.." "Aunty kenan. Me bibiyar mu dik inda muka sanya kafa. Duk wani farin ciki nida yan uwana bakkya so mu samesu. Kokari kike ki dakile komai" "Ke dallacan.. kinata zuba baki ya bude ana bin maza ko? To ki tsaya kiji dakyau nafi karfin na bi sahun kafafun ku baku Kai matsayi na ba, yan Wahala.. ku Kuma Kun tsaya sakeke yarinya karama tana gasawa mahaifiyar ku magana" ta fada tana dankarawa su Layla harara. "Me zasu ce?. Ai fadan kine wannan sai yadda zaki karashe kedaya" cewar bappah Auwalu "Auwalu kenan. Ka gaya mata idan tana cin kasa ta kiyayi ta shuri. Wallahi wallahi yarinyar nan Nawraah naga alama. Tana nan akan wannan tankwararran halin na ta na KWANKWASON JIMINA CE MAI WUYAR SHAFAWA. toh wallahi zan dagargaza kwankwason nata naga bakin da zata dinga magana dashi .. ko hukuma ta shiga tsakanina da ke. Tunda ke din banza ce. Marar da'a. Saboda maza na baki kudi kin kode kin zama fara kina wani fiffika kina iyayi" "Aunty kenan Ina kyautattan zaton ko ya yanki ba zasu kaini kyakkyawan hali ba, Na biyu anty zaki iya zuwa hukumar ki ce su shiga tsakani na dake. Da ni dake zaa ga Wanda hukuma zata rike. Domin komai nisan dare gari zai waye, Allah zai bayyana mai gaskia" Tana karasa fadaar abunda za ta fada tana rike da hannun Amnah suka tafi. Ashfeef dama tuni ya fita. Suka jere suka nufi gidan marayun nasu.. Babba Auwalu duk da dare ne ba wajen zuwa. Takaicin Kalaman nusaiba ya sashin sanya slifas dinsa ya futa Yayinda ahmad da Layla ma kowanne yayi dakinsa suka bar nusiba tanata maganganu.. Yadda Nawraah ke fadan maganganu tabbas tasan wasu abubuwan sun fito ne? Hannunta na rawa ta dau waya ta na Kiran Dr bintu..Amman Kiran duniya wayar taki shiga batasan ta sanya ta a blocked number ba. ::: Su Nawraah na futa daga gidan bappah Auwalu ta sauke babban numfashi tana goge hawayen fuskar ta Ta sanya kanta ta dubi gidan, mallakar su ne a baya. Wanda a yanzu wani mutumi ne gidan ya dawo hannunsa gashinan yana modernizing dinsa ma Suka karasa gidan na su suka shiga. Su Raudah suka tashi suna rungumeta jin dadin sun dawo Nawraah ta janyo wayarta dake jaka missed calls rutudu na hajia Qibdiyya dake a silent tasaka baaji. Nan da nan ta kirata back .bayan sun gaysa nawraan ke gaya mata yaddaa akai basu samu tafiyar ba Hajia Qibdiyya ke sheda mata da zuu Alhaji sambaso yayiwa Mai dakinsa Dr bintu auren bazata. Babban abunda zai sake tsoratata ma shine aminiyarta ya auro Kuma batada masaniyar yana naman auren..to tana dai nanne tasan zuciyarta da gangar jikinta dai ba lafiya dan ance har kwanciyata tayi asibiti bayan ta Suma.. Nawraah tayi mamaki kwarai matuka da maganganun da hajia Qibdiyyata fada mata. Lalle Allah ne ya fara nuna alhakin su akan su. "Inshaa Allah zuwa da safe ko rana haka. Zaa kawo mota ta dauke su su tafi can yankin su kafin lamura su gyaru. Zaku zauna acan har Sanda Allah zai kawo karshen masifun da suke ciki..... ATUWA 🥳 [6/8, 9:31 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _41_ ::::::::: WASHE GARI...   Wasu daga cikin kashe kashen gidajen na cikin farin ciki marar misaltuwa. Saboda haka sun tashi cikin kwanciyar hankali da dadi mai ratsa zukataa Ya yinda wasu basu runtsa bama saboda bakin ciki da alhini marar misaltuwa.. To haka rayuwar take dama yau dadi gobe akasin haka... A ranar hajia Qibdiyya ta tura zungureriyar mota ta dauki su Nawraah. Da fari nusaiba Kin yadda tayi ta shiga mota ta Kuma ce bada yaranta ba. Dakyar dai bayan bappah Auwalu ya kasa hakuri ya zunduma mata mari da karin cewar gida ai nasane don haka sai dai ta zauna a kwararo a titi idan a naduka zata zauna bata zauna agidan ba, su bar garin su.. Dakyar ta hakura harda sharar hawayen bakin ciki ta shiga mota tanayi. Basu dire ko'ina ba sai yankin bunza garin su na da... Sun samu tarba sosai daga mutanen yankin bunza Aka sauke su a gidan Mai garin yankin bunza. Waje akaa basu wadatacce Mai dakuna da da bandaki har biyu da dakin girki. Zasu biya kudin gidan ma Mai gari yace za su zauna har Sanda Allah ya kawo kagshen zaman su. Saboda baya manta alkhairi da zuriyar hamidniyya sukai masa dama ahalin yankin baki daya. Abinci kuwa haka aka dinga kawo musu shi daga gidaje kala kala. Nusaiba sai yamutsa take. Tana daga Kai Kai kache wata matar mai kudin ce tazo dabatasan kan yankin ba. Bayan tsatson can ce Kuma acan din aka haifeta.. Dakuna hudu ne, don haka bappah Auwalu ya s Dau daya, nusaiba tana daya, Layla da Nawraah da Amnah suna guda daya. Ragowar daya kuma Ahmad ne da Ashfeef. Da katuwar rijiyar su a gefen shuri. Sannan abinci Mai gari yacs kar bappah Auwalu ya damu zaa dinga kawo musu abinci har na tsayim watannin uku. Alummar yankin bunza nada karamci sosai kusan yanzu da shekaru sukaja sun sake sanun abunda duniyakeciki. Tattalin arzukan su na wasu wajen sun dawo. Don Mai gari ma yace zasu zauna da bappah Auwalu acikin duwatsun da aka farfasa an samu gwalagwalai. Sannan shanuwa daya da suka manta ta hayayyafa ta Tara garke . Akwai makarantu sosai da aka sake bubbudewa. Yanzu har matan garin na zuwa boko sosai. Dama akwai arabi da allo. Komai dai yanzu bunza alhamdulillah. Abu daya ne yankin bunza har yanzu basu sauya shi ba ba Kuma su soke shi ba. Since al'adar su ce bai ibadah ko addini ba. Don haka ba zasu dena ba... dukkanin Mai karatu dake bibiyar littafin KWANKWASON JIMINA tun da farko zai san, Rafin rau Wato ebo ruwa a kogi rafin rau da mata keyi suna kaiwa godajen angwayen da zasu aura. Sai Kuma mazan dake nome gona baki daya. Amfanin hakan shine ruwan da shi amaryar zata dinga girki suna sha har ya kare..Yayinda amfanin noman da angon yayi Kuma shi zasu dinga girkawa har ya kare. Wannan itace aladar kadai da mutanen bunza suka kasa denawa.. A haka su bappah Auwalu suka cigaba da zama a yankin na bunza. Abinci dai alhamdulillah suna samu. Ruwa Kuma akwai a rijia janyowa kawai zaai. Amman duk da hakan nusaiba sai dai ta Saka kullum ashfeef ne zai dinga ebo itace a jeji ta tsiri dafa ruwan zafi tace dashi za'ai wanka. Yayinda Nawraah Kuma itake janyowa ruwa a rijiyar gidan kullum. Sai afakaice ne idan bata kalla Layla zata jawo itama. Yayinda ahmadu ke bin ashfeef su je tare idan sun dawo kofar gidah sai yasa yashiga dashi ciki... Su bappah sanu suka zo musu ziyara bunza. Shi dai bappah auwalu daga gaisuwa bai sake bi takansu ba yayinda Nawraah ma suna gaysawa suka tashi daga wajen.. Haka suka karaci zaman su suka tafi. Kudin da suka bawa bappah Auwalu ma kin karba yayi suka bawa nusaiba. Yace ba ruwansa da su. Tunda dama basa kaunar dan uwan su junaidu da ya rasu ma su kaki rike iyalan nasa. Yafita harkar su baki daya. Hakama su Nawraah duk hirar da matan su bappah sani suke da su Nusaiba da Layla kanzil bata ce ba tana daga waje tana jan charbi abinta Amnah na gefe tana wasan girki ... *BIRNIN NADUKA* Ranaku nata shudewa abubuwa nata faruwa. Yau da dadi gobe akasinta. Dama haka rayuwar baki daya ta ke. Duk wasu bincike da shedu an kammala su na kashe kashen rayukan da akayiwa iyalan marigayi Junaid da mai dakinsa marigayiya Hindu da babban dansu marigayi Ashir. Dr Abububakhr ya tsaya tsayin daka wajen ganin komai ya kammala tare da temakon Mai dakinsa hajia Qibdiyya da Anees autan su. ..Kuma bangaren kadarorin Dr dollars din duk an gama bincike an dawo masa da komai har takardun original. Rana kawai aka Saka da zaa damke Alhaji sambaso.. Marwaan da kansa ya samu Anees yana gaya masa komai harda kisan da iyayensa suka yiwa ahalin su Nawraah. Anees ya riko hannun marwaan suka jesu har gaban iyayen su. Marwaan din ya sake nanatawa yana hawaye. Anees na taya shi hawayen yanadafa kafadar marwaan din yana bashi hakuri kan shima dagaa baya sani. Amman saboda gudun kada zumuntar su ta baci Mami (hajia Qibdiyya)tache kar ya nuna masa komai saboda kar su bata. Nan suka shiga bashi hakuri. Yana basu shima yana Kuma sanar da su komai dangane da abunda ya sani da karin bayani akan irin fatali da mahaifin nasu Alhaji sambaso yayi dasu tunda yayi aure.. Ya futa harkar su Baki daya yanzu. Da su abinci da karsu ci uwar su dayaa awajen sa. Kawai dai suna cikin gidan suna rayuwa ne.kuma ya kwace dukkanin moticin su yace su dena hawa.. Rayuwa ta musu zafi sosai. Mahaifiyar su itace ke dauke dasu yanzu itama bashi ne da ita ba, kullum cikin ciwo take.marwaan na fada yana kuka Su Dr dollars na bashi hakuri cike da tausayinsa . Don marwaan din shi kadai ya futa zarra agidan nasu tun a baya . Domin lily ma ta dakko izza irinta Dr bintu.. Haka dai suka yita bashi hakuri da baki. A ranar nema Dr dollars din ke fadin zagon kasan da sambason ya masa ya handame kadarorin sa... Ya Kuma dakko motar sa daya ba Wa marwaan da zai tafi gidah. Ya debi kudi ma ya bashi... Anees yaja motar ya tafi gidah yana yaba kyawun hali da dattako irin na Dr abubuakhar dollars..... AFUWAN DA POSTING DIN DARE. WALLAHI BANIDA LAFIYA NE AMMA DA SAUKI. INSHAA ALLAH ZAA CIGABA DA POSTING AKAI AKAI... HANSAI🥳 [6/8, 11:19 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _42_ ::::::::: A kwana a tashi ba wuya awajen Allah.... Marwaan nata kokarin ganin komai ya saisaita a bangaren mahaifin sa da mahaifiyar sa, Amma lamarin yaki yiwuwa, baki daya ma yanzu inji ma baa kunnawa dasu anyi wiring daban ana kunnawa gidan amarya Rannan kuwa har cikin gidan nasu kubrah da Alhaji Sambaso suka shiga parlorn na Dr bintu . Kubrah ta kukkuna voice notes da wayar da su ke da dr bintu akan shiga bokayen da Dr bintu ke aikata. Gashi agaban su Marwaan da lily. Ga maaikata. Abun kunya, Dr bintu ta hau bori tana maganganu. Alhaji sambaso ya wanketa da mari. Atakaice dai Dr bintu ta fito ta fara farfadan komai agaban yaran da hajia kubrah. Dukkanin abunda Alhaji sambaso ya aikata ta fada, Da lefukan kubrah data yi da karin cewar kubrahn karuwace ... "Kuma sai naje har gaban Marwaan na basu hakuri na fadi komai" "Ki fadi me? Yo ai na a'ika da mutane na garin kije kuyi abunda zaki. Motar kamfanin shareholders Dr dollars yana waya da matar sa ta aika musu sun koma can yankin su ko. Zaku sha mamaki da ke da y 'yayan ki munafikai" "Alhaji yayan cikin naaka kake cewa munafikai?" Marwaan bai jira jin karashen ba ya rike hannun lily suka yi hanyar mota. Lily ta riko uwar tasu Mita suka bude suka shiga marwaan yaja ta da karfin gaske. Alhaji sambaso ya shiga motar shima yana biye dasu a baya yana waya.. Sannan a hanya marwaan ya kira Anees yake sheda masa halin da ake ciki. Anees ya sanarwa nasa iyayen suka dau hanya suma Baki daya sai suka nufi yankin bunza dukan su. Alhaji sambaso yanata waya da wadanda ya aikata. Yayinda Dr dollars da hajia Qibdiyya da Anees Suma sun tafi cike da motocin maaikata na uniform da marasa kaki.. YANKIN BUNZAA ahalin da ake ciki Kuma ayankin bunza ahalin hamdniyya Lebanon mai unguwa ya zauna da bappah Auwalu an fito da dukiya fal ta dutse mallakin su. An raba gadon kowanne aka bashi. Sauran bappan duk sun zo. An babbawa kowanne. Na marigayi junaid aka bawa iyalinsa. Sannan saniyar data Tara garke ma Ashe mallakin junaidu ce don haka aka sake rabawa su Nawraah gadon su. A Kuma ranar ne Mai gari yasa maza biyu acikin yaran sa su nome dandagi. Yayinda ya roki alfamar ma wajen bappah Auwalu yace ya aurawa yayaansa mata mazansa biyu sunyi karatu a jami'a Kuma ga kudi nan sun samu zasu koma birni. Don haka sun yafee ma basai su Nawraah sun ebo ruwa daga rafin rau ba... Koda bappah Auwalu ya gayawa nusaiba taki amincewa tana cewa saidai Nawraah Amma Layla bazata auri Dan kauye ba Bappah Auwalu ya sharara mata mari da furucin saki har biyu Daman ta kaishi karshe . Ya Kuma amincdwamai vairi saboda karamin da ya musu Kuma ya zauna da Layla da Nawraah duk since sun amince baza suki bin maganar su ba Musanman Nawraah da hakan yafi mata tunda har abadah ta rantse bataza auri marwaan ba... Layla da Nawraah suka roki bappah Auwalu kan sama suna shaawar ebo ruwan rafinrau tun suna kanan, tun da su alaadr su da hamaiddniya basayi. Amma ya amince musu suyi Hakan kuwa akayi. Suka damara suka dauki randuna suka tafi rafinrau... **** Ashe yan daba masu bindigu da adduna da wukake Alhaji sambaso ya turawa yankin bunza don a hallaka Nawraah da yan uwanta. Motocin yan daban suka dira a yankin da adduna sunata sare bishiyu suna shelar akaisu wajen Nawraah ko su kone yankin baki daya.. Gari anata budurin bikin su Nawraah sai ya rude gaba daya da ife ife daguje guje.... Dai dai lokacin da motar marwaan takarasa dasu Anees . Can Kuma sai ga Alhaji sambaso Amma Ina yan daban sun riga sun tafi can dandalin da aketa hidima da rafi. Sunata sare sare suna harba bindiga a iska... Marwaan ya tafi da sauri yana tanbayar mutanen me ake sukace auren su Nawraah da yaran Mai gari. Aladar shine nome gonaa. Ya dauki abubuwa ya nufi gonar shima ya shiga nomewa gumi sai zuba masa yakeyi. Yayinda Anees ya nufi bingi wajeen Nawraah Can ya hangesu da tulu itada Layla sun debo ruwa ya tafi da sauri "Nawraah" Ta juya da sauri ganin sa. Idanunwansu suka sarqe. Zuciyar sa na bugawa. Bata taba jin wani aabu game dashi ba sai aranar ko cika mata ido yayi oho "Naam Anees... Ta samu kanta da amsa masa" Ya tafi da sauri har yana tuntube ya sauke tulun Nawraah da Layla.ya riko hannun Nawraah yana janye Layla tabu bayansa. Nawraah sai turjewa take tana kiransa ya kyaleta. Yaki cikata sunata lulawa cikin jeji suna Kai tsakiyar sa ta kwace tana tsinka masa Mari ya dafe wajen da sauri , Layla ta rike mata hannu tana girgiza mata Kai, "Mai yasa zai rike min Hannu ?" "Narwah please..Kikasan meyasa? Bai saki ba Kam yayi lefi Kuma haramun ne Amma be kamata ki mareshi ba" Anees ya bude baki zaiyi magana yan daba uku suka karasa da makamai, daya bindiga daya da Adda da ya da wuka katuwa. "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun" suka fada baki daya "Wacece Nawraah?" Wani ya fada acikinsu "Ba Nawraah anan " "Karya kake matsiyaci " "Kece Nawraah" dayan ya sakawa Layla bindiga akai "Nice nawraah wallahi ni ce Nawraah" Nawraah ta matsa wajensu tana hawaye Anees ya fusgota da karfi ya hankadata gefe yashatale Layla itama ya buge dan daban. Suka shiga dukansa da Adda da wuka. Can saiga marwaan da yan sanda kafin su karasa wajen tuni dayan ya harbawa maarwan harbi uku ajere. Yayinda sauran suka hau saran Anees a kirjinsa. Dukan su suka fada kasa . Nawraah tasaka kara itada Layla.. Maiaaikata masu kaya da sauran suka kame yan daban da suka rage dama sauran dake cikin garin duk sun Kame ukun ne baa kame ba suka kame su.. aka kame Alhaji sambaso da wurin aka nuna masa arrest paper na cinye kudi da kashe kashen da yayi. Yayinda Suka kama Dr bintu na temakawa Alhaji sambaso da shawarar kwace kadarorin. Da Kuma rufa masa asiri bata fadawa hukuma yayi kashe kashe kashe. Aka hada harda Alhaji ateeks shima kan saka hannu a yarjejeniyar bawa Alhaji sambaso kadararorin Dr dollars. Basu tsaya anan harda ba Hannafi shima sunansa na nan Wanda ke gyaran gonakin Alhaji sambaso. Suka sake tasa keyar nusaiba da itama kedaa lefin yin karya kan cewar ai tasan wani boyayyan lamari akan gidan na Alhaji Abubakhar ,a kason kudaden data karba a hannun su Alhaji sambaso. Da Kuma cin zarafi na marayu da tayi duk aka kame su wadanda ke wajen . Wanda sunansu ke a paper yan burnin naduka hukuma dake can burnin ta tura motoci an kame su an Saka a cell... Guri sai ya maye da koke koke. Tuni dama ambulance ta kwashi marwaan da Anees. Akai babban asibitin kudi dake garin dasu Dr abubuakhar dollars ya shiga cikin liktocin. Ana dubawa aka tarar Allah ya amshi ran marwaan. Yayinda Anees Kuma bai farfado ba ya shiga coma.. Tirkashi.. Wuri sai ya Kara rudewa. Aka tafi da motocin zuwa burnin naduka duka. Daman kafin sannan a masallaci an fara daurin auren Layla. Baa zo kan na Nawraah ba kasancewar waya da aka kira waliiyan madauran kan gari fa a hautsine ba lafiya. yan daurin aure tuni kowa yayi ta kansa wasu suka nufi wajen iyalan su... *BIRNIN NADUKA* sai da aka sake tabbatarwa fa marwaan ya rasu sannan aka cire rai, don bayan sun iso naduka sai da aka Kai shi asibitin da ake ji dashi a kasa dake nahiyar naduka. Wanda turawa nema liktocin duk sunyi gwaje gwaje marwaan ya rasu. Harsashi uku aka cire masa. Ahalin sai koke koke sukeyi.dakyar hukuma ta amince ayi bakwai din marwaan sannan su mayar da su Alhaji sambaso da Dr bintu cell. Tabbas marwaan yasamu mutane. Ya Kuma samu sheda. Aka kaishi gidansa na gaskiya aka birne. .**** Tsayawa gaya muku yadda alhinin rasuwar marwaan ta kasance ma sai muyi kwanaki munayi. Amma anyi alhini.rayuwa ba zata taba zama kamar ta baya ba sai addua kawai. Domin marwaan jigo ne bawan Sannan abubuwa na dadi da akasin haka sun faru.. Alhaji sambaso ya samu tabuwar hankali tun ranar da aka kwace kadarorinsa da rashin babban dan sa Wanda shine ta hanyar sa aka kashe shi shin. . Aka Kuma sanya shi a kurkuku na tsawon sati biyu bayan ya futo Kuma hukucin Kisa daurin rai da rai.. sannan sai ya biya diyar duka rayukan Ya yinda Dr bintu ma aka sanyata a kurkuku na tsawon shekara da tarar kudi itama fal da kuma komawa islamiya.. Nusaiba ma an daureta akurkuku na tsawon watanni takwas da sharar masallacin kurkuku na sati biyu. Alhaji ateeks ma an kamashi na zaman kurkuku shekara daya da tara. Da duk sauran masu lefi. Lily Kuma an mayar da ita bangaren mahaifiyar ta anan suke rikonta... Su bappah sani da suka samu labari suka nemi bappah Auwalu suka roki gafarar sa hakama su Nawraah. Suka koma yafe musu. Domin komai lalacewar naka naka ne. Sai dai kawai abunda suka musu yana nan a zukatan su Nawraah ya zama tabo... Yayinda bangaren ahalin Dr abubuakhar dollars Kuma dukkanin kadarorin su an dawo musu da su... Dr abubuakhar dollars ya fitar da Ashfeef da Ahmad kasar waje wato Spain Barcelona kan suyi jami'i ta koyan kwaallo su Kuma zama yan kwallon idan Allah ya amince.. tunda suna so Layla ta tare agidan mijinta a birni.. yayinda Nawraah ke gidan hajia Qibdiyya tare da Amnah. Kasancewar hajia Qibdiyya tana asibiti wajen Anees dukda bai farfado ba. An masa gwaje gwaje dai yana dauke da tarin damuwa da cuwuka da suka haddasa ciwon damuwar.. Nan sukayi shawarar futar dashi kasar waje... Aka kammala ciku ciku. Harda su Nawraah zaa tafi da Amnah. Bappah Auwalu bai amince ba. Ya so su Nawraah su dawo gabansa itada Amnah. Tunda ya yi aure ya samu wata bazawara ya aure a yankin bunza.. Yaki amincewa su hajia Qibdiyya su tafi dasu Nawraah acewar sa yanzu Nawraah aure ya kamata tayi idan komai ya lafa sosai, Amnah ta dawo wajen sa da zama. Dr dollars da hajia Qibdiyya suka roke shi alfamar aurawa Dan su Anees Nawraah idan Allah yayi yanada rabon farfadowa idan Kuma bai farfado ba shikenan sai a raba auren ta dawo.. Ashe sun gano Anees Nawraah yakeso. Aka dakko littafin dayake Zane da hotunan ta na wayarsa da komai. Bappah Auwalu yaga sheda. Ya kira Nawraah yace sai da amincewar ta. Nawraah batayi musu ba kasancewar batada abunda zata musa. Ta ce abata kwanaki tayi istikhara Alhamdulillah kuwa tanayin istikhara taji ta samu nutsuwa tace musu ta amince ba wai don tana son Anees ba. Sai dai amincewar zabin Allah ce. Kuma bappah Auwalu uba ne agareta hakama su hajia Qibdiyya duk iyaye ne.. Nan da nan bappah Auwalu ya sanarwa dasu bappah sani. Suma suka amince.. Sukazo dukan su baki daya dangi harda Layla da mijinta Da daddaren jirgin su zai tashi. Don haka bayan an sakko daga masallaci kasancewar jumu'ah ce aka daura auren, "ANEES ABUBAKHAR DOLLARS da amaryar sa NAWRAAH JUNAID HAMIDNIYYA LEBANON" akan sadaki Mafi daraja Da daren kuma jirgin su ya daga zuwa kasar turkey Cappadocia.. *TURKEY* (CAPPADOCIA) ATUWA🥳 [6/12, 10:04 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _43_ ::::::::: Babban birnin Istanbul jirginsu ya fara sauka transit. Daga baya kuma suka daga zuwa garin cappadocia wanda shima birni ne a kasar turkiye mai tarin al'adu da manyan duwatsu dauke da gidaje da otal otal acikinsa. Babu abubuwan da babu a birnin na cappadocia yankin Nevsehir... Babban hotel suka kama vvip suite. Wato very very important person suite. Babban waje suka kama na manyan masu kudi. Dakuna uku ne da parlor biyu harda private kitchen da bandakuna da swimming pool da gym area da sauran su... Basu ma shiga hotel dinba, kawai sun kama shi dai saboda ko Allah zai sa Anees ya farfado sai su koma gaba daya. Kayan su maaikatan suka shiga da shi cikin vvip suite din. Yayinda su kuma suka wuce babban asibitin dake garin na Nevsehir. TURKIYE/CAPPADOCIA) CENTRAL CITY: NEVSEHIR (NEVSEHIR DEVLET HASTANESI/NEVSEHIR STATE HOSPITAL) Suna zuwa maaikatan asibitin suka fito da gado da ma tuni an musu maganar cewa akwai majinyaci sosai da zaa kawo tundaga airport. Aka dora Anees akan gadon da oxygen an Saka amsa. Maaikatan suka gangara gandon aka nufi da bangaren wadanda suka shiga coma... Yayinda Nawraah da hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar suke a waje a zazzaune a kujeru. Sunata adduar Allah ya tashi kafadun sa ya sa ya farfado... Nawraah tana daga gefen su itama tana adduar. Amman gefe daya tana tunanin idan ya faragdo yadda zasu kwashewar da shi. Gashi baisan ma an aura masa ita ba. .. Ta sauke gwauron numfashi wanda har sai da su hajia Qibdiyya suka juya suna duban ta... "Daughter Kalau?" "Alhamdulillah Mami" "Ko akwai abunda kikeso a sayo ko a kawo miki uhm?" Dr dollars yace da ita Ta girgiza kai da sauri tana yaba mutuntaka da kyautatawa irin ta su Alhaji Abubakhar da hajia Qibdiyya wadanda a yanzu suka zama surukanta.. "A'ah Mami ba komai, Nagode baba banajin yunwa" "Indai kinason wani abun kada ki kauran baki ki fada kinji?" "Tohm Abba" Suna dai ta zaune.. Har Allah ya amince aka kira sallar magriba. Suka tashi sika nufi wani wajen yin sallah. Masallaci ne guda biyu daya a gaba daya a baya. Na gaban na maza ne. Na bayan Kuma na mata ne da bandakuna a gefen su .. Dr Abububakhr dollars ya nufi na mazan. Yayinda hajia Qibdiyya da Nawraah suka shiga na matan bayan sun shiga bandakin kuma suka daura alwala.. Suka shiga cikin masallacin. Da wasu mata larabawa yan garin basu fi goma ba sukai sallama sika basu hannu sukayi musabaha. Daga nan Kuma sun zauna kenan ana tada iqama sika mimmike. Da suna tunanin ko suyi qasaru ne , kawai sai suka bi masallaci suka hau sahu .. Sai da sika idar sukayi addu'oin su sannan sika koma cikin asibitin. Ba jimawa da komawar su, Dr abubuakhar ya dawo shima suka cigaba da zama Suna addu'oi. Can ba dadewa sai ga fitowar likotocin da Anees akan gado ana masa kara jini..An sake yin stitches din da aka masa a gidah saikaui sabo. Bayan sun shigar da shi dakin. Nanma sin dau wani lokaci mai tsawo basu fito da shi ba. Dan har aka kira ishai su hajia Qibdiyya suka sake fita sallah sika idar idar sika dawo... Tukun ma sannan likotocin duk suka furufito daga cikin wani daki an rubuta vvip lounge . Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sika mike tsaye. Duk a kideme sike. Likitan ya zare facemask dinsa ya jefar dashi gefe, hannunsa da wani tissue na sanitizer . Cikin harshen turanci ya dube su yace, "Ku godewa Allah. Alhamdulillah ya farfado. Don mun zare oxygen din da muka sakaa masa. Mun masa allura ya samu bedrest kafin zuwa anjima. Mun sauya masa dinkin da aka masa agidah munyi sabo. Sannan mun kara masa ruwa da jini saboda jikin sa yayi karfi. Zaku iya shiga kunganshi. Amma fa sai dai abar masa mutum daya ya zauna da shi..saboda bamason a takura masa da yawa . Nan gaba idan ya wartsake dika kwa iya zama gaba daya" "Alhamdulillah!" Hajia Qibdiyya ta fada tana rungume Dr dollars ta sake juyawa ta rungume Nawraah. Baki daya Kuma sika dubi gabas sukayi sujjadr godia ga Allah... Bayan sun dago ne Dr dollars ke cewa da likotan, "Mungode sosai . Alhamdulillah. Allah ya Saka da alkhairi ya biyaku gaba daya" Likitan yayi murmushi ganin gaba daya sujjadar sunyi kasa suna sujjadar godia har da Nawraah. Yayi murrmishi yana nuna Nawraah yace, "Ko zaa bani wannan na aura. Tanada kyau sosai" Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana dafa Nawraah tace, "Matar sa ce. Matar Anees patient dinku" Likitan ya Saka hannu a baki yana toshewa cike da kunya. Suka Saka daria baki daya "Astagfirullah! Allah na tuba. Ku yafe mun please. Mashaa Allah tanada kyau sosai ga nutsuwa" Nawraah dai murmushi kawai take.yayin da Dr dollars da hajia Qibdiyya suka cigaba da masa godia . Bayan sauran likotocin sun futo nanma sika musu godia. Sannan sika nufi dakin sika shiga ciki, wani maaikaci ya kawo musu waya daban da zasu dinga Kiran likotocin Incase of emergency... Yana kwance akan gadon kansa a sama..suna yin sallama ya juyar da kansa ya duban su... Kyakkyawar fuskar ta ce ta fara yi masa iso... Ya saki tattausan murmushin da ya tabbatar na farin ciki ne.. "Anees" Dr dollars ya ambata yana karasawa wajen Anees Yayinda hajia Qibdiyya ta share hawayen dake zuba daga idanun ta. Ta karasa kusa da shi tana shafa kansa.. "Auta" ta fada cike da tausayinsa Yayinda Nawraah ta tsaya daga gefe tana matsa yatsunta. Sai mike Kai yake yana so ya hangota sosai. Hajia Qibdiyya ta dube shi tana murmushi. "Nawraah kakeson gani?" Daga Kai yayi yana murmushi. Hajia Qibdiyya ta ya futo Nawraah da hannu . Nawraah ta karasa wajensu daga Dan baya "Sannu ya jiki?" Ta tanbaye shi cikin sanyayyar muryarta. Kokarin tashi yake ya kasa... Hajia Qibdiyya ta riko hannun Nawraah ta Kai ta gabon gadon tana duban Anees tache, "Matar ka ce yanzu" Wani irin bude idanu da Anees yayi. Gashi ba bakin magana . Ya sanya hannu ya riko hannunta ya janyota kusa da shi... Ko ya manta da su hajia Qibdiyya awajen ne oho Ya Kai hannun nata saitin bakin sa ya sakar mata wata irin rantsattsiyar sumba Wanda shi da Nawraah gaba daya wani electric shock ya biye jikin su.. AFUWAN MASOYA MABIYA ZAFAFA. KWANA BIYU BANA POSTING BOTH WHATSAPP DA AREWA... WALLAHI BANDA LAFIYA NE. AMMA INSHAA ALLAH ZAN CIGABA DA YI..JAZAKUM ALLAH KHAIRAN 💜💜 [6/13, 7:39 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _44_ ::::::::: Da sauri Nawraah ta kwace hannunta da matukar karfi ta ja baya. Sai a sannan Anees ya tuno da baranbaramar da yayi... Ya wulkita idanunsa yana duban sama. Hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar dollars sukayi kaman basuga komai ba.. "Kana iya magana?" Hajia Qibdiyya ta tanbaye shi tana dafa goshin sa. Jijjiga mata kai yayi alamar a'ah yana mai sanya yatsunsa daya akan bakinsa. Da labbansa ke dauke da wani abu ja an rufe shi.. "Allah yabaka lafiya Anees. Allah yasa kaffarane kaji? Allah ya tashi kafadun ka. " Dr dollars ya fada yana sauke zuciya ganin sabon dinkin da akayi a wajen da yasamu yanka Anees ya kada Kai alamun toh. Yana murmushinsa Mai kayatarwa. "A sayo abinci ko Nawraah?" "Tohm Mami...." "Muje ko abban su" "Muje" "Nawraah ga Anees nan ga waya nan idan emergency issue ya taso akira doctors din yanzu zamu dawo inshaa Allah. Ah me kikeso kici?" "Duk abunda aka sayo Mami. Nagode kwarai" "Allah ya miki albarka" cewar Dr dollars. Don ya yana yaba nutsuwar ta sosai ... "Ameen" Nawraah ta fada tana lankwasa hannuwanta. Futa sukayi dakin ya zama daga ita sai Anees. Yana kan gadon majinyata yayinda ita Kuma tana tsaye kamar sandar ba'are tana lankwasa hannuwanta. Ya juyar da kallon sa gaba daya ita yake kallo, dakyar yake iya kiftawa.. Kallon nasa duk ya isheta . Gashi da wasu irin idanuwa masu matukar sanya ka jin wani irin yanayi mai wuyar fassarawa.. Hannu ya shiga sawa yana ya futo ta . Ta Dan dube shi tana kauda Kai "Me kake so ?" Ta tanbaye shi tana mayar d kanta kan TV Yatsan sa yasaka guda daya ya nuna ta alamar "Keh nake so" "Lalle naka wasa ne, baka ga abun kunyar da Kai agaban su Mami ba? Ni ba haka nake ba. Ni ba yar iska bace" ta fada tana karkada Kai Anees zancen da tayi ya bashi daria da har sai da ya murmusa sosai. Ya daga hannunsa ya Kai bakinsa ya zare yar robar ja da aka Saka masa yace, "Naw.... Rahhhh" yadda ya fadi sunan da yarda ya jashi ne ya sa ta juya da sauri tana kallonsa. Ya akai yayi magana ? Bayan dazu yace bazai iya ba saboda abin bakin Sa... Idanuwanta ne suka sake furfitowa alokacin data ga jar robar bakin nasa agefe "Nawraah please....kinji?" Ya sake yin maganar yana miko mata hannunsa Jikinta ne ya fara rawa... Akan wane dalilin zai cire abun bakinsa.? Koma meyayi kefinta ne tunda ya na ta miko mata hannu taki zuwa Amma kuma ai kunya ma wata abace Mai kyau Don haka jikinta na cigaba da rawa ta mike ta nufe shi.. "Menene Anees .. menene? Me kakeso eh? Wani abun ne?" Anees ya girgiza kansa yana kamo hannunta... Ba yadda ta iya ta karasa kusa da shi tana waiwayen kofa "Kar su Mami su shigo...." "I've the right... You're my wife, Halaliyata...uhm ko?" Ya fada yana sanya hannunta akan fuskar sa yana shafawa.. Nawraah jikinta sai rawa yake.daman haka Anees din yake? Batai aune ba taji yana Kiran sunanta a jinyance. Muryar sa a wahala haka kaman tanaso ta fuzgeta dauke.. "Na'am.. Naam mekace?" "Nawr...." Ya kasa karasawa yana fuzgota jikinta sosai. Wanda har sai da ya runtse idanu... Saboda awajen dinkinkin sa ya ja. Ta janye jikinta da sauri tana wai waiyan baya bataga wayar da zata Kira likitocin ba Tayi hanyar kofa zata futa. Ta juya ta koma don karta futo wani abun ya same shi. Irin agajin gagagwar nan da ake a drama ta tuno Wanda yake yanada kyau a irin babban hatsari na rashin lafiyar ya faru Wanda numfashi ya futa ko yake kokarin futa wato bada temakon gaggawa ta baki da baki... "Mouth to mouth breathing called: "rescue breathing"Or Mouth-to-mouth resuscitation." This technique is often a component of Cardiopulmonary Resuscitation (CPR). Ta karanta a wayarta ta googling don tabbatarwa da yadda ake.. Taje daida kansa taji ba zata iya ba jikinta sai rawa yake ga kunya abunda bata taba ba Batai sune ba taji Anees ya burgimo da ita ya hade bakunan su waje daya .. ATUWA💜 [6/13, 9:02 PM] Hafsaat🧕💞: _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _45_ ::::::::: Mamaki, Kunya, Tausayi, Takaici, Nadama, Sabuwar duniya... Kai ba abunda Nawraah bataji ba.. Sai ta nemi sakon gaggawar iskar da zata bashi ta rasa ..Domin har yafi mai kora shafawa. Tuni gogan naku gashi majinyaci, Amman duk da haka ya rungumeta sosai yana budiransa da ilahiran baki da labbanta da harshenta baki daya . Ta rasa ma wane irin yanayi take ciki .. Hawaye suka shiga zurara daga idanunta.ganin Anees na neman kaucewa hanya yana shafa hannuwansa a gadon bayanta . Janye hannuwan sa tashiga yi tana cigaba da hawaye .. Anees yayi kansaii kanaii da ilahirin jikinta da bakinta gam sai kache nasa Ta sanya hannuwanta ajikin karafunan gadon ta janye jikinta da karfin gaske tana hawaye sosai... Anees yayi murmushi yana bin labbansa da yatsunsa yana shafawa... Kasa cewa komai tayi. Ta shige bandaki tana mayarda numfashi. Anees na daga kan gado yana sakin murmushi. Ba kadan ba ya samu nutsuwa da annushuwa da wani dadi marar misaltuwa tundaga bude idanunsa yayi tozali da Nawraah ya zuwa hannunta daya rike ya sunbata ya zuwa labbansu da ya hade waje daya. Da gadon bayanta mai matukar laushi da tashin kamshin da jikinta yakeyi... Nawraah na shiga bandaki ta jingina da kofar data murzawa mukulli . Numfashi ta shiga saukewa , hannunta dafe da kirjinta tana sauke ajiyar zuciya.. Idanuwanta na kawo mata kissing scene din da sukayi. Ta runtse da sauri tana bude famfo hade da zubawa fuskar tata ruwa. Tana kallon kanta a mudubin dake jikin sink a sakale. Ta sanya yatsanta daya tana duban labban nata da saukayi jazir saboda tsabar mugunta sunbar da Anees yayi mata. Don kuwa mugunta ce tunda ba niyya tayi ba. Daga temakon bada agajin gaggawa Kuma sai lamarin ya juye ya koma na tsotse totse da shafe shafe? "Nashiga uku" ta fada tana dafe da kirjinta ganin idanuwanta na sake tariyo mata tundaga sanda ya hade ta da kirjinsa... "Naw... Rahh" tajiyo shi yana Kiran sunanta. Hamdala tayi a zuciyar ta jin numfashin nasa ya sesetu kenan tunda gashi ya kira sunanta. Gwara iyayensa su dawo su tarar dashi kalau. "Naw.... Rah...Mai sunbar farfado wa... My CPR..." Nawraah na jiyo shi ta girgiza Kai kawai. Wanke bakinta sosai tayi da mouthwash din tagani sabo awajen. Ta Kuma wanke fuskar ta, ta bude kofar ta futa daga bandakin tana Mai adduar futa daga bandaki . Mayafi ta tashiga gyarawa... Idanuwan Anees na kanta musanman yadda ta yafa shi yanzun yayi mata kyau sosai. Sumbar gaban goshin ta ta furfito yayinda kyakkyawar surarta ta sake futa sosai musanman ta gaba. Anees ya samu kansa da Jan kasan lebensa ya ciza yana sakar mata wani irin kallo da shi kansa baisan taya yake yin sa ba.. Ganin kallon da yake mata yayi yawa ne yasa ta dan karasa nesa dashi tana dubansa tache, "Dan Allah ka mayar da abun bakin naka kaji?" Yadda tayi maganar ne tamkar a shagwaba da ta sake narkar da Anees ya kasa nutsuwa ya riko hannun ta yache, "Dan sake fada muji.... Yadda kikai magana kinji?" Nawraah ta turo baki gaba tana yamutsa fuska tache, "Kada su Mami su dawo please ..ka mayar" "Sai Kin sake mun ... Ko na sake wani agaban su Mami" "Ka sake mene?" Ta tambaye shi cike da fargaba Anees yayi dariya Wanda har sai data bada sauti yache, "Ki sake kissing na .... Deep and passionate" "Gaskia ba zan iya ba" "Okay then..... " Ya fada yana jefar da robar gefen sa Nawraah ta dauka da sauri tana goge ta da tissue. Idanuwanta sun kawo ruwa tache, "Dan Allah ka mayar" "Kinyi alkawari?" "Na me Kuma?" Ta tanbaye shi tana waywayawa kofa jin kaman zaa shigo Anees yayi murmushi yana riko hannunta, "Me kike tsoro ne wai? Matata ce ke fa. Ni mijinkine. Kuma karewarta Mami ce ma tace mun ke matata ce...." "Kunya mana kaji" Yadda take magana da bakinta da labbanta masu kamshin vanilla ga muryarta mai matukar dadi tana ratsa masa magudanar jiki da kewaye yache, "Ina kaunar Ki sosai, zai iya kasancewa, niba ajin ki bane, ba irin namijin da kike so bane, amma inaso ki saka a zuciyar ki cewa nayi alkawarin zama irin namijin da kike mafarkin samu a rayuwar ki, nasan ke din KWANKWASON JIMINA ce MAI WUYAR SHAFAWA... nidai dama nake bukata.... I love you beyond your wildest expectations.." "Tohm naji mayar kaji ?" Anees ya girgiza Kai.... Aka sake kwankwasa kofar, Nawraah ta dube shi da sauri tana hada hannuwa alamun roko. "Sai kin amince...." "Wai dama haka kake?" Ta fada fuskarta na turbunewa zatai kuka. Saboda ta dauka kunya ce dashi da ko hannu aka saka masa a baki ba zai gatsa ba... Hannunsa ya Saka ya nuna gefen kumatunsa. Ba yadda Nawraah ta iya. Ta sunkuyar da kanta tana runtse idanu ta sakar masa sumba agefen kumatunsa. Daidai lokacin da aka sake kwankwasawa . Anees ya dauki robar da sauri ya mayar bakinsa yana daria. Yayinda Nawraah ta ja kujera can gefe tana cewa, "Yes! Come in" Hajia Qibdiyya dake wajen kofa ita da Dr abubuakhar dollars ta dube shi tana murmushi ahankali tache, "Shysa nace maka mu dan tsagaita awajen sayo abicninnan. Mu dan basu lokaci ko kallonta ne yayi yaji dama. " Alhaji dollars yayi murmushin shima yana girgiza Kai yace, "Yaran yanzu kenan. Ubangiji Allah yasa an daura a saa Allah yasa abokan zaman juna ne har gaban abadan" "Aameen As-sadeeq dina, daya tamkar dadunu" Murmushi yayi ya saka hannu ya lakuce mata kumatu... Suka murda kofar dakin suka shiga bakunansu dauke da sallama.... HANSATUWA💜 _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _46_ ::::::::: Nawraah ta amsa musu tana kakaro murmushi. Ta mike ta dan sunkuya ta karbi ledar hannun hajia Qibdiyya. "Sannun ku da dawowa" "Yauwa Nawraah habibty. Komai dai kalau ko?" "Eh" Nawraah ta amsa ta "Sannu Nawraah" "Yauwa Abba" Suka nufi gadon da Anees yake akai. Ya karkatar da Kai yana duban su. Ya lumshe idanunsa ya bude yana murmushi Hajia Qibdiyya da Dr dollars suka nufi kansa suna masa magana. Hajja qibdiyya na shafa kansa. Yayinda Dr dollars ya ke gyarawa Anees din wandok jikinsa daya tattare wajen kafafuwa... "Kici abinci Nawraah karya huce" 'tohm Mami" Nawraah taja kujera ta koma gefe can ta bude abincin tana ci. Da farko kamar ta amayo da shi haka takeji. Don wani irin taste ne taji abincin ba irin Wanda ta saba ci ba. Sai datayi loma ta uku ta fara jin dadin abincin. Ta tuno Amnah da suna tare da tuni da ita zasu cu. Ko hamma ashfeef. "Wai yau itace a kasar turkiye.... Yayinda ashfeef ke wata kasar shima.? Sun samu kwanciyar hankali da nutsuwa. Abunda Saka rasa shine jigob rayuwar su Wanda har abada duniya ba zata taba musu dadi ba sai dai su bibiyeta a haka... Wato iyayen su... Malama Hindu da Mallam Junaidu. Da Kuma babban wansu Hamma ashfeef.. "Allah ya muku rahama.. ya sa Kuna aljannatul firdaws aameen" Ta fada ahankali tana goge hawayen daya zubo daga idanun ta .. Knocking kofar akayi. Nawraah ta mike ta bude kofar. Likitocin ne suka shigo su uku dauke da wani babban silver tray haka da wasu magunguna da allurori akai.. "Sannun ku Dr" "Yauwa babanmu.. ya jikin nasa da sauki?" "Da sauki Alhamdulillah har mun fita mun sayo abinci, mun barshi da matarshi tace komai kalau" "Yayi kyau" likitan ya fada . Dake cikin harshen turanci suke magana. Wajen Anees suka nufa. Suka dagoshi. Suka sanya wani karfe ta bayansa. Robar bakinsa suka zare sika wullar a shara.. Wani ruwa suka dauka a roba, aka zuba magani cikinsa suka sashi ya kurkura bakinsa da shi.. Sannan sukayi masa allurori aka sanya wani ajikinn wani ruwan yana shiga jikinsa... Sai magani da suka bashi ya hadiya kala biyu. Sannan sika sake dubawa dinkin nasa komai kalau. "Yauwa Alhamdulillah... Sai magana ko Anees?" Likitan daya ya fada yana murmushi Anees ya kada kansa alamar eh. Kansa akan Nawraah yace, "Naji sauki ai Dr" "Kana dai kan saukin Anees" Mami ta fada "Akwai cigaba sosai mashaa Allah. Don haka daga gobe inshaa Allah zai fara cin abinci. Sannan Kuma kada Kumanta mutum daya ne zai zauna dashi. Kafin jikin yakara sauki" "Toh Dr inshaa Allah. Yadda kache hakan za'ai" Futa likotocin sukayi daga dakin. Dai dai sanda Nawraah ta karasa cinye abincin nata Tasha ruwa tana hamdalah. Dr dollars ya dubi agogon dake wutsiyar hannunsa yache, "Kuje ko kar dare yaja sosai." "Ah zaka zauna abban su? Da har zan zauna ma tunda Kai ma ba dadi kake jiba" "No karki damu na wartsake ai. Kuje din Allah ya tashe mu lafiya" "Auta sai da safe?" Hajia Qibdiyya ta ce da Anees. Tamkar ya fasa kuka haka yaji... Shi yafuso abar masa Nawraah.. "Ya akai ne auta?" Hajia Qibdiyya ta sake tanbayar shi Ya sanya hannu a bayan keyarsa yana sosawa yace, "Na dauka dika... Zaku zauna" Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana girgiza Kai tache, "A'ah... Sai ka warware duka inshaa Allah. " Nawraah tayi hanzarin zuwa kofa tasa hannunta akan handle din Anees ya kirata yana wani hade rai, "Zo nan..." Nawraah ta juya bayan ta, ta dauka da wata yake. Sai Kuma ta tuna su kadai ne a dakin ta dube shi tana nuna kanta Ya kada Kai. Alamar eh da ita yake "Zo kwi sallama Nawraah" cewar hajia Qibdiyya Nawraah da gaba daya gwiyoyin jikinta sunyi sanyi don ta kara tsorata da lamarin na Anees don da kunya tayi gabas yamma yayi..Ashe.. "Sai da safe" ta fada kanta a kasa "Gyara dankwalin ki da mayafin...haka" ya karasa fada yana jan dankwalinta ya rufe sumar gashinta data futo Daman tundazu yake aika mata harara da drs din suka shigo ashe ashe abunda yake Kona masa rai kenan. Yaja mayafin nata ya rufe gaban kirjinta sosai zuwa bayanta...ita bata masan gashin nata ya fito ba. Kuma ya fun mayafin ya sauya . Nawraah ji take tamkar kasa ta tsage ta fada. Agaban surikai wannan abun kunya. "Yauwa to muje .. to auta ai da safe" "Tohm Mami" ya fada yana gyara yadda yake a zaune Dr dollars yaja kujera gabansa ya zauna yana dubansa "Sannu kaji" "Tohm Abba" Hajia Qibdiyya da Nawraah suka fita zuwa harabar asibitin motoci gasunan jere harda na haya. Suka kira direba daya ya dauke su. Hotel dinsu ya Kai su. Nawraah Allah Allah take su karasa. Hajia Qibdiyya ta nuna mata dakin da zata zauna Nawraah ta mata sai da safe ta shige cikin dakin kunya duk ta cinyeta. Tabbas Anees ko kadan bashi da kunyaa Sam ta kasa hada idanu dasu Mami tun farkon sunbar da ya mata a hannu ya zuwa yanzu daya saka hannuwansa ya gyara mata dankwali da mayafi.. Lalle kishine dashi babba ma kuwa...Tun ba'aje ko'ina ba? Haka dai tayi alwala tayi wanka tayi sallar nafila tabi lafiyar gado ta kwanta ba jimawa kuwa bacci ya dauketa mai nauyi saboda matukar gajiyar da tayi.... _ADVERT👇👇_ _YERWA INCENSE AND MORE_ _(DUNIYAR KAYAYYAKIN KAMSHI MASU MATUKAR DADI DA KAMA JIKI, GIDAH, KAYA DA SAURAN SU)_ _INA MA'ABOTA TURARE? KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE_ _TSAFTA KUMA TANA CIKIN IMANI… TOH KU MAR-MATSO KUSA_ _MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN_ _*YERWA INCENSE AND MORE*_ _DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.._ _AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA. •_ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU: 08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER:yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY 'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _K'K'J_ _(M/W/S)_ _BOOK TWO_ _✍️:MX_ _47_ ::::::::: ****Suna idar da sallar asubahi suka yi wanka itada hajia Qibdiyya. Daga nan Kuma maaikatan otel din sika kawo musu na karin kumallo.Bayan sunci sun koshi ne suka nufi asibiti Kai tsaye. Nawraah ta shirya tsaf cikin wata tsadaddiyar laffaya Mai matukar kyau da tsada. Abayar na daga daga cikin wadda hajia Qibdiyya ta sassayo mata alokacin da zasuyi tafiyar. Ba kadan ba Nawraah tayi kyau. Ba kwalliyar da tayi sai kwalli data shafa da Kuma man lebe fari data goga a labbanta. Hajiya Qibdiyya tayi knocking dakin da Anees yake jinya. Sannan daga bisani sika shiga ciki bakunan su dauke da sallama. Dr abubukhar da Anees suka hada baki wajen amsa sallamar tasu... Hajia Qibdiyya ta fara gayshe da mijin nata sannan ta nufi wajen Anees dake kwance idanunsa na bin Nawraah da kallo tun daga kan kafafunta da suka sha lalle ja ta Saka takalmi baki Wanda yayi matukar Mata kyau. Kafafun nata sun karawa takalmin kyau. Hajia Qibdiyya ta daga kanta tana dubashi.. Anees ya gaysheta yana rike hannunta. Nawraah ta karasa Dan gefe ta tsugunna ta gaysheta da Dr abubuakhar dollars sirikin ta, ya amsa fuska dauke da murmushi a sake.. Kanta na kasa tache, "Ina kwana? Ya jiki ? Allah yakara sauki" Anees yayi kicin kicin da fuskarsa bai amsa ba. Hajia Qibdiyya ta dube shi tana duban Nawraah hadi da nuni da ita, "Nawraah na gayshe ka tana duban jikin ka bakaji bane?" Yamutsa fuska yayi yana satar duban Nawraah yace, "Mami bata ambaci suna na ba fa" "Toh dole ne sai ta kira sunan ka ta gaysheka ? Haka akeyi ne? Tunda dai kasan a dakin nan Kai kadai ne majinyaci Kuma ta gayshe da abban ku da fari. Ai kasan da Kai take. " "Hakane, afuwan" Ya fada yana kokarin mayar da kansa gefe Mami ta sake yin masa magana "Baka amsa gaysuwa da tambayar jikin naka da tayi ba. " "Alhamdulillah..." Ya fada yana karkatar da kan nasa gaba daya... Nawraah ta mike ta koma kujerun dake gefe ta zauna.. "Kina bukatar wani abun ne Nawraah?" "A'a mami" "Idan akwai abunda kikeso dai ki magana kinji ko meye" "Tohm Mami inshaa Allah" Anees ya sanya hannunsa daya yana girgiza kansa ya ce, "Abba, Mami" Suka amsa da "Naam" a tare... Dr abubuakhar dollars ya Kara da, "Wani abun kake bukata Anees?" Anees ya girgiza kansa yace, "Ina marwaan? Suma suna asibitin nan ko wata kasar?" Dr abubuakhar dollars ya juya ya dubi Mami dake kusada Anees.yayinda itama kallon nasa tayi sai Kuma ta juya ta kallo Nawraah da kanta ke a kasa" Anees ya sake numfasawa yace, "Na tuno sanda muka hango tahowar su shida jamian tsaro. Ciwon dayaji da yawa ne? " Nanma hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar sukayi shiru. Kowannen Su tunanin da yadda zai gaya masa komai s. Gashi bashida lafiya basaso a tayar masa da hankali.. Shirun da sukayi ne gaba daya basu ce komai ba ya sashi sake tanbayar su da, "Taya akai marwaan ya bari aka aura mun Abar kaunar sa Nawraah ? Bayan kowa yasan irin kauna da burin dayaci akanta na aurenta, Meya faru? What's happening ?" Dr dollars ya mike ya nufi gaban gadon yana duban Anees dake kwance ya riko hannunsa yana yace, "Meya faru ne kaketa wadannan maganganun haka?" Anee ya dube su zaiyi magana hajia Qibdiyya tache, "Haka gaisuwar matarsa ma bai amsa ba. Wani sabon atitude ne ga yana bayarwa . Ko magani ne ko allurori ne sike sashi" "Definitely. Baari a kira doctor din yazo ya sake duban shi" Anees yayi murmushi jin maganganun da suke fada. Ya daga Kai ya sauke akan Mami yace, "Mami" "Naam Anees" "Abba" ya fada yana duban Dr abubukhar "Naam Anees. Wani abun ne? Ko kan kane yake ciwo" Anees ya sake sakin tattausan murmushi kafin yace, "Ba sai Kun kira likita ba Mami kalau nake... So nake nasan dalilin dayasa aka hada aure na da Nawraah. Da babban dalilin dayasa marwaan ya amince aka aura mun, sannan Taya akai Nawraah ta amince aka daura auremu. Bayan tarin kiyayyar da take mun. Inason nasan meysaa. Kar ku boyemun komai. Domin rashin maganar shike sakawa zuciyata radadi. Na rokeki da girman Allah kada ku boyemun.." Hajia Qibdiyya ta sauke nannauyar ajiyar zuciya mai dauke da tarin amsar tambayoyin da Anees yayi musu. Amman bakinta Sam ya gazaa furta bayyana komai. Ya mata nauyi matuka. Don haka ta Dan kallo Mai gidanta Dr dollars da suka hada idanu "Anees ka rufe ido kayi bacci Dan Allah. Da alama wani side effect din maganin ne yake damunka ko allura. Bari dai akera su. Ina wayar ne kira likitan" Ya daga wayar da ake kiran doctors din idan emergency issues ya taso. Anees ya daga hannu ya riko na Dr dollars yana girgiza Kai. Hawaye masu matukar dumi na zuba daga idanunta. Jikinsa har wani rawa ya farayi yana zillo yace, "Kada ka kida kowa Abba. Dukkan ku boyemun kawai kukeyi... Amma marwaan ya rasu ko? Marwaan ya rasu ne shysa aka aurawa Nawraah ni. Marwaan ya rasu ne shysa naga banganshi Tare da ku ha. Marwaan ya rasu tabbas shi yasaa kuka kasa cewa komai duk tanbayar da nake. Yanzu sun kashe min marwaan? Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun " "Dena kuka Anees. Wayace maka marwaan ya rasu uhm? " Anees ya kadaa kansa hawayen nata zuba daga idanun sa yace, "Bakwaso ku gayamun ne don kada na tada hankali na. Saboda halin da nake ciki .. Amma tabbass marwaan ya rasu. Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Subhan'Allah. " "Kayi hakuri Anees ... Ba Dan wani abun aka boye maka ba. Sai Dan halin da kake ciki. Tunda Kai ma coma ka shiga baka farfado ba sai bayan munzo nan kasar ta turkiye...sun sassare ka yayinda shi Kuma sika harbe shi. Tun Muna yankin bunza ma da aka kaiku aisibti shi ya cika... Batun aurenka da Nawraah Kuma zamu iya kiran sa daga Allah ne. Dubada bamu taba sanin kana kaunar taba sai da muka dauki wani littafin ka da wayarka da hirar chatting dinku da marwaan din. Sannan itama a tata wayar ta bamu voice notes mun saurara ne daga maganar auren ku da kaunar ta da marwaan din yayi yace ko bayan ransa da sauran su. Sannan kana dauke da cuwon damuwa ya fara maka illa ma Wanda daga bisani likitoci ma suka sake fadar damuwar taka,sai muka nefi Nawraah. Muka roki alfama awajenta . Ta Kuma amince zata aureka.. sai Kuma abun farinn ciki shine an kama Alhaji sambaso don yanzu hakama ancemun surutai kawai yake na daga abubuwan daya aikata, donya samu tabin hankali ma yana gidan yari. Sannan matar sa itama tana gidan yarrin Amma da Tara zaa saketa, yayinda mata ga bappan Nawraah da ta fada hada Kai dasu .itama tana Tara da zaman kurkurku na Dan wani lokaci. Kai na karkare maka zance dai duk wani Mai hannu da ruwa da tsaki acikin lamarin hukuma ta cafke su. " Anees ya kasa ceaa komai. Bayan wani lokaci kankani Kuma ya fashe da wani irin Kuka Mai dauke tarin damuwa. Yanayi yana jijjiga Kai yace muryarsa na rawa yace, "Innalillahi Wa inna ilaihi rajiun. Marwaan fa. . Marwaan fa Mami. Na shiga uku. Marwaan fa amini na, abokin shawarata, dan uwana Subhan'Allah " Su hajia Qibdiyya da Dr abubuakhar na bashi baki suna ce masa addua zai yi masa ba kuka ba... Anees ya dade yana kuka yana maganganu , har lokacin shigar likotociin sa yayi, suka shiga suka duba abunda zasu masa. Kuma suka sarqafa masa allurar bacci nan da nan kuwa yayi baccin Hajia Qibdiyya da dr dollars na maimaitaa zantukan. Nawraah na jinsu a gefe . Hawaye ne ke zurara mata na tunowa da tayi da marwaan.... ::;;; Hakika lamarin ya daki Anees sosai, don sai da ya yi doguwar suma bayan ya tashi daga allurar da suka masa ta bacci... Yayita surutai gwanin ban tausayi. Ya dau tsawon lokaci na sati biyu kafin komai ya lafa masa. Don har yana iya tashi ma da sandunan karfe ya tsaya... Hajia Qibdiyya da Dr dollars su biyu suka zauna awajen sa suna jinyar sa . Nawraah ce Mai sayo abinci yanzu tasan kan gari tana Kuma rage wasu abubuwan. Da daddare take tafiya can hotel dinsu ta kwana. Yayin da bayan asubah daga gama kintsa komai sai ta koma hotel din nasu... Anees dai daren ranar ya badewa idanunsa kasa. Yana muza yatsu ya dubi Mami yace, "Mami..." "Naam auta" "Bacci kikeji Kalli idanuwan ki. Hakama Abba" "Ba wani bacci ai Muna samun bacci Anees.." "Amma ai da wahala" "Wadannan maganganun da kakeyi na meye?" Ya dan sauke zuciya yana satar kallon Nawraah da tayi kicin kicin da idanu yace, "Yarinyar nan yau ta zauna itama ta kwana. Ku kuje ku huta" Hajia Qibdiyya ta bude baki zatai magana Dr abubuakhar dollars yace, "Hakane ya kamata Kam. Daughter yau sai kiyi hakuri ki kwana kinji?" "Tohm Abba inshaa Allah" Nawraah ta fada kanta a kasa. Hajia Qibdiyya ta dankarawa Anees harara tana duban Nawraah tace, "Zaki kwana din habibty?" "Eh Mami ba komai" "Allah ya miki albarka... Kinji" "Nagode Mami" Anees ya daga hannu ya sosa keyarsa yana gyara kwanciyar sa sosai akan gado . "Mariyah muje ko?" "Tohm Abban su" Hajia Qibdiyya ta mike ta sakala jakarta. Ta matsa wajen Nawraah tana sake sanar mata komai idan emergency ya tashi. Nawraah ta musu sallama har bakin kofa suka tafi. Yayinda ta koma ta zauna akan kujera tana danna wayarta... Anees ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana gyara saitin kwnaciyarsa. Idanunsa na kanta yace, "Naw.....Rahhh.......... KUZO MU HADA KARFI DA KARFE MU DANDALI KUDI A TELEGRAM... WANDA NOTCOIN TA FASHE DASU ZASU BAMU LABARI. YANZU KUMA GA HAMSTER KOMBAT YAR UWA KINA ZAUNE IDAN BAKYA AIKI KI RIKA TAPPING NAN DA NAN KIGA KIN TARA COINS DIN KI. IDAN TA FASHE KEMA KI DANDALA... https://t.me/hamster_komBat_bot/start?startapp=kentId5210987055 Play with me, become cryptoexchange CEO and get a token airdrop! 💸 2k Coins as a first-time gift 🔥 25k Coins if you have Telegram Premium KWANKWASON JIMINA!!! (MAI WUYAR SHAFAWA) 💞 MX🧕 PG:48. °°° Nawraah tamkar zatayi shiru ta kyaleshi. Ta fasa, inda ta daga kanta ta saukar akansa. Idanuwan su suka sarke da kallon juna. Tayi azamar janye nata idanun ganin yadda yake wani lumshe idanu yana bude su akanta . "Naam" ta amsa shi.. "Ki kiramun Drs kinji ...?" Mikewa tayi da sauri ta nufi inda yake taja kujera ta zauna. Gaba daya agigice take. Idanuwanta sun furfito cikin firgici harda in Ina tache, "Wani. ... Wa... Wan.... Wani abunne ta faru? Inna ne. Ina ne ke maka ciwo?" Hankalin ta duk ya tashi.. Anees ya saki tattausan murmushi ya kamo hannunta ya sanya akan kirjinsa yace, "Nan dina ne ke mun zugi... Yana mun radadi... Yana mun zafi .. yana wata iriyar buguwa tamkar zai fado kasa... Raina ba dadi Nawraah, Raina na yin wani iri Nawraah... Numfashi na...iskar Numfashi na yana sauka wata iri Nawraah... Yanamun tamkar zai janye Nawraah.... Gangar jikina rawa take saboda rashin kyautatawa ta.. Gabobi na sun min nauyi Nawraah...nauyin da Kai na yake yana barazanar fadowa.. idanuwana na zubar da hawayen rashin kyautatawa, yayinda kunnena ke radamun ni din ban kyauta ba... Bakina yana nauyi Nawraah. Labbana sun gaza furtawa.. Ina cikin wani yanayi,,,Ina cikin wani hali Mai wuyar fada. Inaso ki kiramin likita don yazo da kansa ya kira su Mami. Domin halin da nake ciki yanzu Allah ne kadai zai iya yafemun. Sannan sai na nemi yafiya awajen ku. Domin bazan iya sake hada idanuwa da ku haka ba. So nake lamarin ya wuce... Kinji?" Ya karasa yana zubar da hawaye masu matukar dumi da ban tausayi Nawraah itama jikinga sai yayi sanyi ta bi ilahirin gangar jikinsa da kallo tana saukewa akan idanunsa dake tsiyayar da hawaye. "Menene? Inane yake maka ciwo?wadannan maganganun dakake ta fada meya kawo su? Meke damun ka? Ka gayamun Dan Allah... Kaga amanar ka su Mami suka ban" Anees ya goge hawayensa da dayan hannunsa yace "Ni Mai laifi ne Nawraah. Wadanda nake bukatar likitoci suzo yanzu su kira iyaye na su sanar dasu. Suma na nemi yafiyar su" "Bangane ba. Ni bare ce da ba zaka iya gayamun ba?" Anees ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana jijjiga kansa yace, "Babbann lefin da nayi ma akan ki ne Nawraah... Hakika sai kin yafemun sannan zuciyata da gangar jikina zasu samu salama. Wannan dalilin shine yasa nacewa su Mami su tafi su bar ki" Nawraah da idanunta ke awaje saboda kidimewa. Jin maganganun da ya fada gashi kwance akan gadon asibiti tache, "Ni ba abunda kamun Allah . " Anees ya girgiza kansa yana sanya duka hannunta daya dake kan kijrinsa ya Mayar kan labbansa ya sunbata yana sinsunar su yace, "Aurena da aka daura dake batare da son ran ki ba. Bayan bani kike so ba... Sannan iyaye na suka tursasa ki suka Saka kika aure ni. Batare da nuna ki ba. Duba da a baya kinamun kallon makiyinki ne Nawraah. Nasan Kuma yanda na dinga fuskantar ki ne ya jawo kuke mun kallon hakan... Sannan Ina ganin tamkar naci amanar marwaan kasancewar ki matata ayanzun.. Sannan ke akan kankin kanki an cuceki. An tauye miki hakki Nawraah .. afuwar ki nake nema Nawraah... Sannan ta iyaye na. Don baki bazai rufe ba akulkum sai na roki Allah ya yafe mun akan wadannan abubuwan da suka faru...Nawraah ga waya ki dauka ki kirasu ki.... Bai karasa ba Nawraah ta sanya hannunta ta akan bakinsa ta rufe tana girgiza Kai, Yayinda itama hawayen ke zuba daga idanunta... mamaki ma gaba daya sai ya lullubetaa, Ganin shi din kyakkyawa dogo baki Mai saje , ga dogon hanci da manyan idanu dara dara, ga kamshi sai tashi yake daga jikinsa. Dan asali dashi ga addini da ilimlin arabi da boko. Wai shine yake tsiyayar da hawaye akanta? Ita din wacece ma banda Allah ya yota a musulmi Kuma dangin hamidniyya lebanon. Me zata nuna masa a ilimi da addini da kyau, dukiyar da Kuma nasaba? Da sauri tache, "Bakai komai ba Anees. Nufin Allah ne. Dukkanin abubuwan da suka faru. Wani baya auren matar wani. Hakama wata ma bata auren mijin wata, Dukkanin kowa da komai mukkaddari ne daga Gareshi. Indai don hakan kake neman yafiyata ni ban rike ka akan hakan ba. Tuni nayi istikhara dama Kuma Allah ya amince Kai dinne mijina. Allah ya jikan marwaan ya gafarta masa. Ko daban aure ka ba. Addua ta Allah ya musanya mun da madadinsa. Tun kafin rasuwar sa ma.saboda bazan iya zama da Wanda iyayen sa suka kashe iyaye na dadan uwana ba. Daman addua ta kenan Kuma Allah ya amsa... Allah yasa hakane yafu alkhairi" Anees ya mike a zaune ya zauna ya rarumo Nawraah a kirjinsa ya rungume tsam yana shesshekar kuka sosai yache, "Nawraah, By Allah! Wasu lokutan, nakan yi tinanin rayuwa ta babu ke aciki, babu komai a cikin ta face damuwa da bakin ciki. Ina matukar kaunar ki..Na fada miki wani abu da baki sani ba?" Nawraah ta girgiza kanta. Kunya da tsoro sun addabeta. Wai yau itace a kirjin Anees suna musayar numfashi. Ga turaruwan jikinsu duk hadu waje daya sun tasar da wani kamshi Mai kayatarwa.. Anees ya sanya hancinsa akan mayafin Nawraah dake futar da wani kamshin hakama tsakar kanta data lullube yana shakar kamshin dake tashi daga gareta yache, "Kina da maganin dake magance wata cuta da nake fama da ita. Murmushin ki ita ce maganin kuma wannan cutar ita ce damuwa. Duk inna shiga damuwa, murmushin ki kawai nasa na manta da damuwar dana ke ciki. Gabbanin sanin ki, bansan mene ake nufi da "KWANKWASON JIMINA ba" amma fa ranar da na fara ganin ki a duniya na tabbatar da abunda ake nufi da kalmar KWANKWASON JIMINA... MAI WUYAR SHAFAWA...Nazamo mai muradin kasancewar ki a rayuwa ta, dan tarayya dake yasa abubuwan alkhairi kawai nake fuskan ta aduk lamarina. Inaso wannan alkhairin da nake ciki ya cigaba da kasancewa ko da yaushe....Wasu mutanen sunce soyayya tana da dadi ne a farkon haduwa, amma kullin gani nake kamar duk ranar duniya soyayyar ki a gare ni karuwa take Nawraah...Ina kaunar ki... Kaunar ki daga Allah nake yinta ... Bazata taba Yankewa ba sai ma karuwa Nawraah. Ki bani sama Dan Allah na nuna miki irin tarin kaunar da nake miki kinji?"ya fashe da matsanancin kuka yana goge fuskar sa akirjinta... Nawraah da kalaman sa... Da idanunsa ke akanta. Da kamshin tiraren da suke tashi daga jikin sa. Uwa uba hawayen da yake zubaa. Suka sanyata saurin Saka hannuwa tana katse masa hawayen tache "Na yafemaka Allah,Nima ka yafemun kiyayyar Dana dauka ita kake mun. na kuma gode dakaunar dakake mun. Allahn daya sa kake kaunata kamar haka Allah yasa shima ya soka haka. Na amince...." Bata karasa fada ba Anees ya hade bakunan su waje daya. hannuwansa na yawo a ilahiran jikin ta. Yadda yake sarrafa jikinta ya zuwa kirjinta yana kissing n......yasanya Nawraah sakin wata kara tana ayyana daman haka auratayyar take? Anees dashi kansa baisan aduniyar da yake ba. Yasan dai tabbas suna kan gadon asibitin sa akwance suna kokarin raya Sunna.. Wayar emergency ya danna ya kira drs dinsa ya sanar dasu daren yau nasa ne. Don haka Abar komai sai zuwa da rana...daren sune shi da matar sa.. Ya janye Nawraah daga jikinsa ya sanya sanda ya rufe kofa ya zare mukulli.. ya ajiye akan tv Nawraah dakyar ta iya mikewa kanta akasa. Anees ya dubeta yana murmushi yache "Jeki alwala.... Nima zanyi idan kin futo" Hakan kuwa akayi bayan tafito ya shiga yayi shima sukayi tsarki. Ya hau kan sallaya ya zauna tana bayansa yajasu sallah a zaune tana tsaye.. Ya idar yayi addu'oi ya shafa yana dafa kanta hadi da mata tanbayoyi Kuma ta amsa mashaa Allah. Daga nan dama gadon nasa vvip ne babba. Don haka ya haye kan gadon yana riko kugunta. Ya sanya hannu ya kashe futulun zuwa dim light wato romantic lighy kenan fitlar mai duhu ta masoya.. Adduar neman albarka da iyali yayi. Yana Kuma rokon Allah yasanya tarin alkhairi a wannan dare nasu mai albarka. Yayinda tsoro ya cika Nawraah tanata rawar jiki jin yana balle bra buttons nata.. akan gadon asibitin da yake kwance. Ga kunya ga tsoro.. Can ta jiyo shi ya sanya labbansa akan kunnenta yana hura iska yana rada mata wasu kalamai da yaren turanci... I love you and I'm willing to risk everything that life has to offer just to spend forever more with you. You are the sunshine that lifts my dark days. You are the sweet voice that makes me want to wake up every single morning of my life. I'll never need anything or anyone else for as long as I have you in my life Nawraah ..I am deeply in love with you and if given another chance, I'd still choose to fall in love with you. I never thought that I could meet someone so amazing. I never thought that I could be this happy. I'll never let you go Nawraah...Kedin kin cika gwarzuwa, kyakkyawa, Mai addini, the list go on and on and on... Overall best ke din KWANKWASON JIMINA CE MAI WUYAR SHAFAWA..!! NAWRAAH ta sanya hannuwanta duka biyu ta rufe fuskanta cikeda kunyar kalaman ANEES... :::: Anan Nima Nana hafsatu na dire alkamin shafin yau. nache Kai hansatu jeki sha maganin zazzabin ki ki kwanta kema ba lafiya ce da ke ba kina dakko gulmar first night din NAWRAAHN ANEES💞💞💞 💞💞💞 KWANKWASON JIMINA! (MAI WUYAR SHAFAWA) MX PG: 49 **Yadda jikinsa yake rawa ya tabbatar masa da cewa ba kalau yake ba, domin gabaki daya yanayin tsari da kuma halittar jikin Nawraah da yake gani yanzu a zahiri ba wai a mafarki ko cikin tunani ba ya gama rudashi. Ita kanta Nawraah yadda taga yanayinsa ya firgitata saboda kallo daya zaka yiwa Anees ka gane ya shiga cikin wani yanayi wanda bai taba shiga makamancinsa ba. Duk yadda take nokewa kada ya taba ta hakan ya gagara dan gabaki daya Anees ya kanainaye ta ya hanata guduwa bare ta samu damar kwacewa daga jikinsa. Ganin yadda yake romancing dinta yasa jikinta kuma rikicewa, a firgice take sannan zuciyarta cike take da tsoro sanin da tayi ba a gida suke ba asibiti ne da a kowane lokaci za'a iya zuwa dakin da suke. "Please A.. A.. An tsoro nakeji." Nawraaah tayi maganar cike da firgici tana faman rike masa hannuwa. "Shhiiiii." Anees ya iya furtawa dan gabaki daya bakinsa ya yi masa mugun nauyin da budeshi yake masa matukar wahala. Cike da wayo da dabara ya shimfideta akan bed din, kallonta ya yi idanunta a rufe gam ya kalli black din sumarta da tayi mata kyau ta karawa tsarin halittarta kwarjini da wata irin haiba ta musamman. Wata kyakkyawar rumfa ya yi mata da duka jikinsa yana kallon kyawawan albarkatun kirjinta da suke sake firgita masa duk wani maths dake cikin kwakwalwarsa. Yadda taji fatar jikinsa ta hadu da tashi mai matukar zafi yasa har bata san lokacin da ta bude idanunta ta kallesa ba, cikin sa'a kuwa suka hada ido domin dama shi ita yake kallo yana son yaga yanayinta idan taji jikinsu a hade. Duk Nawraah tama manta da yanayin da suke, zafin dake jikinsa kawai ya hargitsa ta tace. "Baka da lafiya, please kazo ka kwanta na kira doctor." Yadda take maganar cikin kulawa ya sake tadawa Anees wani tsumi dake jikinsa wanda bai san ma yana dauke da shi ba. Muryarsa very cool yace. "Kece Doctor dina a wannan yanayin da nake ciki, karki hanani samun farin ciki a tattare dake, idan kika barni a haka tabbas farin ciki zai yi karanci a cikin rayuwata ta wannan ranar. Kiyi min hakan koda ba bu yawa my wife." Nawraah ta lumshe idanunta hawaye na zirarowa ta gefen idanunta. Ita kam ba zata iya fadin irin yanayin da take ciki ba a yanzu, sai dai tana jin a ranta ba zata iya hanashi abinda ya zama halaliya agareshi ba, amma hankalinta sam bai kwanta a ce a cikin hospital din nan zai yi abinda yake son yi mata yanzu. "Ka bari kaji sauki mana." Yaji ta fada cikin sanyayyar muryarta mai sake narke masa zuciya a cikin kaunarta gashi tayi maganar a shagwabe. Hakan ya sake jin ba zai iya hakura da ita ba kamar yadda yaga tana son ya kyaleta dan ya hango tsoronsa sosai a cikin idanunta dake bude. "Okay kina so na mutu ko?" Da sauri Nawraah ta girgiza masa kai alamar a'a. "Okay bari kiga ba komai zan miki ba fa." Ya dora fuskarsa akan na shanunta hakan kuma ya sanya Nawraah jin kunya matsananciya. Muryarsa so romantic yake fadin. "Ko a haka kika barni nayi bacci zan samu nutsuwa a cikin zuciyata da gangar jikina, amma nasan ba zaki bari ba ina hango tsoro a saman fuskarki. Zaki barni na mallake ki a yanzun nan wifey?" Anees ya fada yana shafa sumar kanta dake ta faman tashin kamshin turaren gashi. Nawraah tayi luf ta kasa bashi amsa dan babu abinda zata iya cewa bare ta gaya masa. "Kin yadda ko?" "Me zance?" "Eh ko a'a." Ya bata amsa. "Wayyo Allah ni dai bansan me zance ba." Anees ya rungumeta tsam a jikinsa yadda yaji gabaki daya rigimarta tasa jikinsa yin wani irin zummmm ba tare da ya shirya ba. "Na gane..you are ready." Tayi saurin girgiza masa kai, "Yaushe nace haka? Ni dai please ka bari." "Na sani bakya sona shi yasa kika kasa amince min ko?" Nawraah tayi saurin furta. "Ni bance ba, kawai ni dai ka barni na gyara jikina karsu Mami su zo ni bansan me zance musu ba." A yadda Anees yakejin sa ba zai iya barin ta ba a wannan lokacin, yanayin su a yanzu yana sanya shi cikin bukatuwa da ita. Idan har a baya ya iya jurewa, yana ganin lokacin bata zama mallakinsa ba, kuma basu taba yin irin wannan kusancin ba sai yau a kuma yanzu da yake jin sam ba zai iya rabuwa da ita ba. "Mami ba zata zo ba sai an kirata a waya, ki kwantar da hankali ina tare dake babu wanda zai ce kinyi wani abun." "Wayo zaka min fa, amma indai ka taba ni sai sun gane." Wannan karan murmushi ne ya kwace masa sai dai marar sauti ya yi dan ko ita Nawrah bataji ba bare tasan ya yi. Bata da wata nutsuwa hankalinta duk yana bakin kofa tsoron zuwan su Mami duk ya cika mata zuciya gani takeyi tamkar za'a shigo duk kuwa da taga Anees ya kulle kofar babu yadda za'a yi a shigo ba tare da sun bude daga ciki ba, but still ta kasa nutsuwa. "Pleaseeee wifey.." Nawrah taji ya fada cikin wani yanayi na azabtuwa. Bata san lokacin da ta shige jikinsa ba tana boye jikinta hakan ya bawa Anees damar sake rarumota zuwa kyakkyawan kirjinsa wanda Nawraah takejin bugun zuciyarsa da karfi da karfi. A hankali yake mata yawo da bakinsa a jikinta hakan yana sanya Nawraah jin tamkar zatayi fitsari saboda yadda taji wani sabon yanayi yana shigarta na abinda Anees keyi mata. Mamaki takeyi shin shine ko kuwa dai wani ne? Gabaki daya rikita mata lissafi yake yi tana jin kamar notikan jikinta yake bi yana kwancewa. Wani irin numfashi ta shiga ta dinga janyowa tana saukewa tare da jujjuya kai, gabaki daya Anees ya gama rikita ta da salon soyayyarsa da bata san ya iya ta ba. "I love you wifey" Ya fada da kasalalliyar muryarsa yana shirin rabata da undies din jikinta wanda shi kadai ne yai masa shamaki da mallakarta dukkanta. Cikin sauri ta rike hannunsa da taji yana neman yin aika-aika tana faman cije lips tare da juya kai side by side ga wani sihirtaccen numfashi da take saukewa tamkar mai fama da zazzabi mai zafi. "Thank you wifey, thank you so much." Taji yana fada tare da zare mata ba tare da ta shirya ba. Kokarin juyawa tayi amma ya hanata dan a haka yake son kasancewa da ita idan har ya bari ta juya ko tayi ruf da ciki gani yake tamkar zata hanashi jin dadin da yake hangowa kansa. Nawraah na can tunanin abinda yake yiwa godiya kawai taji Anees a inda bata taba zaton zai je ba, ta kuwa saki wata gigitacciyar kara yai saurin sanya hannunsa daya ya rufe mata bakin yana furta. "Shiiiiii Baby Shiiiiii." Tare da sanya bakinsa cikin kunnanta yana furta. "A hankali zanyi please baby karki hana dan Allah, wallahi bazan cutar da ke ba idan har na cutar dake tabbas na cuci kai na domin ke din wata rayuwa ce a cikin zahiri da badini na. Ina sanki saboda Allah badan wani abu dake jikinki ba. Bana yi miki da zafi ko?" Ta kasa bashi amsa sai rintsa ido da takeyi tana kuma jin yadda yake tafiyar da ita tamkar yana tsoran yaga ta. A wannan lokacin ne Anees ya samu damar mallakar mutuncin Nawraah da martabarta. A wannan yanayin Anees ya mayarda Nawraah ta zama cikakkiyar mace mai daraja, mutunci da kuma kamala a zuciyar mijinta. Tasha kuka duk kuwa ya yi iya yinsa na ganin bai kwareta ba ya tafi da, ita cikin sauki dan yana ganin tamkar idan ya zage zatayi tunanin har yanzu bai canza ba daga yadda tasan shi. Yana gefe yana sauke numfashi, shi kansa bai tabbatar da yana tare da katuwar bukata ba sai yanzu da yaji mararsa ta dan saki zuciyarsa ta fara yin haske.... °°° Sai dayaji nutsuwa sosai yana sauke numfashi ya jiyo shesshekar kukanta .. Mirginawa yayi gefenta yana rada mata wasu kalamai da Nawraah ta danyi shiru tana sauke numfashin wahala... Tulin godiya da tarin albarka ya shiga sanya mata... Ya manneta akirjin sa yana shafa gadon bayan ta... A haka har aka fara kiraye kirayen sallah ... Ya dubeta tana bacci numfashin ta na sauka ahankali... Kyakkyawar fuskar ta da dogon hancin ta. Da dan karamin bakinta dayayi luflif dashi. Anees ya dora nasa labban akan nata yana kissing nata ahankali Da sauri Nawraah ta bude idanu tana salati. Sukayi idanu hudu da Anees. Ya temaka mata ta tashi. Wayar sa ya dakko ya kira drs yace yaba shi likita mace. Nan da nan kuwa aka fara bugun kofar tasu. Anees ya bude ta shige ciki , Yayin da yayi bandaki da sauri yayi wanka hadi da alwala, Ya zura jallabiya Yanata gooche idanun likitan Dake dubansa tana duban Nawraah. Likitan ta daga Nawraah. Ta temaka mata suka shiga bandaki ta futa ta dawo da wasu magunguna da allurori tayi mata. Ta tabbatar da komai ta kammala sannan ta fuce Nawraah ta fito daga bandaki itama tayi tsarki. Tayi wanka da Alwala.. Anees ya temaka mata suka cure bedsheet din da sukayi first night akai suka Saka a injin wanki... Anees yajasu sallah sukayi. Daga nan sukayi adduoi da arzkhar na safe Anees na kokarin nanukar Nawraah ajikinsa ta ki yadda. Ta haye gadon taje can karshe ta lulluba dabargo . Wanda hakan datayi ba karamin dariya yasan ya Anees ba.. Gari na fara wayewa aka fara bugo kofar dakin, abinci ne gashi nan an kawo da drinks. Ashe Mami ce tasaaka aka kawo musu. Nan da nan Anees ya danna kira ya kirata a awaya bayan sun gaysa yace. Da ita "Mami naga an kawo abinci baku. Ba yanzu zaku zo ba?" "Mu,n shiga Istanbul ne da abban ku tunda munga jikin naka da dan sauki ko?komu fasa mu dawo?" Har yana tuntube da robar ruwan gabansa yace, "A'ah Mami . Basai kunzo ba" ya karasa fada yana sosa keyarsa... Mami tayi murmushi dama agaban Mai gidan nata tasaka speaker suna saurara tache, "Tunda bakwa neman nu daga can ma wani garin zamu" *No haba Muna neman ku mana ... " "Ina Nawraah?" "Tana bacci....* "To ga amanar yar mutane nan anbaka Anees. Ka kula da marainiyar Allah." "Ah Mami me yasa kike cewa haka kaman Wanda ni dayane tare da ita duk gakunan Mami ai kune iyayen ta" "Yanzu da batadasu ai Kai ne iyayen ta. Sai ka tsaya ka kula da ita" Anees yana tsaye sai ya zauna yana dartse harshe ya famo cuwonsa da yayi yache "Mami kina maganaa kaman ba zaku dawo tare asibitin ba ku cigaba da junyata" Hajia Qibdiyya tayi murmushi tana kallon Dr dollars dashima kallonta yake,, "Anees mufa ka ganmu nan a airport straight gidah zamu koma . Sai jikin naka yayi sauki. Idan ya Kara sauki sauki dawo inshaa Allah. Muna komawa abban ku yace ayi lefe babba da gidan daya babbaku a gyara naka idan Kun dawo ku zauna" Anees mamami baki bude sai ya rasa me zeyi kukan farin ciki ko dariya yache, "Nagode sosai. Allah ya biyaku da aljanna." "Aaaameen jam'an idan Nawraah ta tashi ka ce Muna gaysheta idan mun karasa zamu kira waya inshaaa Aallah" "Tohm Mami inshaa Allah... Anees ya fada cike da farin ciki ya zube akan gado yanata murmushi yana Murna harda daga kafa... Ya matsa wajen Nawraah tana dubansa tana lunshe ido, yache, "Wifey da ga ni sai ke muci karanmu ba babbaka. Ya fada yana gyara mata kwanciya a jikinsa... Ko bayan ta tashi take tanbayar Anees Ina su Mami har yanzu basu zo ba. Anees yayi murmushi yana gyara zaman rigar sa yace, "Sun koma su... Mu Kuma zamu bi bayan su" "Bangane ba Ina sika koma hotel?" "No can dai gidah. Sun koma.... Sai mu lovebirds" Nawraah kunya ta isheta. Taja bargon ta rufe har kanta tana tukwikiyewa.. Anees ya sake matsawa dad da itan yache, "Na baki Kai na, Raina, zuciyata Kai dama gangar jikina Nawraah. Dadin da kika shayar Dani baa magana. Sai dai nace Allah ya Saka miki da alkhairi. Yadda kike gwarzuwa Mai dauke da zumar dadi mai dandanawa, wifey na ma rasa ta Ina zan fara... hakama kedin komai naki daidai ne cute, and sweet Omo yadda zan bayyana miki.. Jin rashin kunyar da yake rada mata ne yasa ta saki yar kara tana rufe fuskarta gam Anees yayi murmushi ya koma gefe kawai shima yana tunnaninn dadda'daan daren nasu da bazai taba goge masa ba a kansa.. °°°°=° Sabuwar rayuwa suka shiga yi. Ko da aka sallame su daga asibiti. Daman vvip hotel din da su Mami suka kama baiyi expiring ba. Don haka akwai sauraron wata uku ragowar zaman su, plus wasu kwanakin da aka biya musu, Anees ya wartsake ragal. Soyayya ba kama hannun yaro haka sukeyinta tamkar cin kwan makauniya... Wata ukunnan da sukayi agarin Nevsehir dake cappadocia ta yankin Istanbul. Soyayya ce sun zuba ta fiye da yadda alkalami zai rubuta. Suna Kuma kaunar junan su tamkar zasu cinye juna mashaa Allah... Sun zaga gari ko'ina sunyi touring na turkiye sosai. Don har Istanbul suka je suka zaazagaya sauran garuruwan irin su Cyprus da sauran su... Hajia Qibdiyya dake gidah kuwa tanata shirya rantsattsin lefe na Nawraah. Gidan da mahaifin su ya bashi ma shima anata gyarare shi an zuba furnitures da komai.. Bayan sun waiwayo Nigeria ne. Yan uwa tamkar zasu hadiyesu. Ranar da Nawraah taga lefenta sai datayi kuka sosai na farin ciki. Lefen nan ko gidan shugaban kasa aka kaishi sai anyi santin sa. Hakama gidan da zasu zauna, komai yayi acancan na masu kudi Tuni Nawraah ta dakko Amnah ta dawo da ita gabanta. Domin idan ta kalleta fuskar mahaifiyar su marigiyya Hindu kawai take gani ko a baya. Dan zaman da sukayi a cappadocia ma ya sanya ta sake maraicin kanwartata sosai.... Dare ya zama safiya safiya ta zama rana, rana ya zama yammaci lalle Allah qadirun ne aka manyashau.. Rayuwar kowane bangare nata tafiya... Gwanin ban shaawa. Alhamdulillah Daga Kuma kasar wajen ne inda Anees yayi karatun PhD wato Manchester suka nemi yarjewar sa don ya dawo karkashin kasar su da iyalinsa su fara aiki sun dauke shi aiki da gidah da mota da scholarship na yaransa da dukkanin komai... Nawraah dai batasan komawar su wata kasar, Tafusn Naduka musaman sabida yanuwa datake dasu, gasu Mami ma.. Amma barin kasar da garin baki daya bataso munsaman da kaburburan iyayen ta Dana dan uwanta yana burnin naduka..ji take kaman tana tare dasu ne Amman sun dan mata nisa... Ta Kuma Dan fara damuwa arashin samun ciki dabata dashi, duk da dai ita kadai take damuwa, iyayen mijinta da yan uwansa basu taba mata gori ba. Amman ita tana kokarin son tasamu ciki, Musanman ganin dukkanin yan gidan marayu kawayen su da sukayi aure sun haihu tuni, Su wasila da Raudah da faty... Nawraah ta tsaya akan auren su sanda zasu yi, Ta Kuma sake fadada gidan marayun da gyare gyare da abubuwa. Domin ba zata taba mantawa da gidan marayun da suka karbe su a alokacin da duniya ta juya musu baya. Ciki harda yan uwan mahaifin su da suke gani a matsayin nasu iyayen Amman sun fito since basa kaunar su ba zasu rike su ba. Dukkuwa shekarun baya akai hakan komai ya wuce.... Amman abunda suka musu ba zasu taba mantawa ba!!! MX🧕💜 *_KWANKWASON JIMINA!!_* _(MAI WUYAR SHAFAWA)_ 🦩🦯🦾 _✍️: MX_ *_ZAFAFA BIYAR 2024_* _👇_ *_wattpad: mssxoxo00_* *_arewabooks:mssxoxo_* *_BOOK ONE: COMPLETED☑️_* *_BOOK TWO: COMPLETED☑️_* *_PG :50_* *_FINALE/KARSHE_* _*(COMPLETED BOOKS/THE END/AN GAMA LITTAFIN DUKA 1& 2 KAWAI NE DAMA BOOK DIN)☑️*_ ____ To haka rayuwar ta cigaba da garawa, yau da dadi gobe akasinta... Kowanne bangare na cikin koshin lafiya. Farin ciki da kwanciyar hankali hadi da tarin arzuka sun wanzu a gidajen baki daya Musanman gidan Anees Abubakhar dollars da Mai dakin nasa Nawraah... To daman komai lokaci ne Kuma sai Allah yaso a sanda yake so yake amincewa da dukkanin kowa da komai.. Nawraah ta takurawa kanta rashin haihuwar da batayi. Gashi sun jajje asibiti ance kalau Allah ne bai kawo ba, Amma itada Anees din komai nasu ma lafiya ba matsala yake.. Damuwar tata ta karu ne alokacin da Layla ta haihu da namiji aka sanya masa sunan marigayi bappah Junaidu suna cewa dashi junior... Nawraah kwananta biyu agidan Layla suka sadaa zuminci sosai bayan suna ta koma nata gidan dake wata gra... Ashfeef da Ahmad ma an Kai kudin auren su don har an daura auren ma dake basasan taro a biki. Don haka sukazo kasar bayan wani lokaci Kuma sika koma da matan nasu can kasar wajen da suke ... Ashfeef ya auro can tsatson su na nesa dinnan dake yankin bunza. Yayinda ahmad ya auro Mai awarar nan dai da Nusaiba tace batasonta. Nusaiba ta fito daga gidan yari ta koma can Kauyen su dake yankin bunza can garin su. Kowa yace ba zai aureta ba yaji munanan halayen ta...batada aiki sai bin yaran kauye tana duka. Ga bakar sata data keyi. Tana fiffika, zawara yan uwanta mata suka koya mata hankali da ruwan tulu suka zuba mata karatun ta nutsu ko su koreta daga garin... Bappah Auwalu ya sake samun kwanciyar hankali da nutsuwa... A can gidan sa shida matar sa. Yayinda Nawraah ta sayi nasu na da Wanda mutumin ya sayar ta sake saya awajen sa.. Ta samo wata mata da basuda matsugunun zama. Tace tabasu har Sanda sika mallaki nasu. Lokaci zuwa lokaci takanje gidan nasu ta zauna tana tuno rayuwar su ta baya ... Komai yanzu ya wuce ya zama labari.. Alhaji sambaso ya samu tabin hankali. Shi kadai yake surutai..An yanke masa zama a kurkuku na shekaru da yawa sannan ga aiki da ake sanya shi na dako a kurkukun da ebo ruwa. Bashida aiki sai yayita zama shi kadai yana cewa, "Ni na kashe uwa da uban da dan nasu... Na Kuma kashe 'da na marwaan. Marwaan fa. Na kashe marwaan jamaa... Kuma sun sace mun dukiyata dana kwace da kyar...." Wani lokacin Idan ya hana yan dakin gidan yarin nasu bacci da surutunsa sai su tashi su lakada masa na jaki. Bashida kowa bashi da yan uwan dake kula dashi ko su kawo masa ziyara, kowa ya rabu dashi. Domin da a baya daya keda kudi bayayiwa yan uwansa na can kauye . Don haka kowa ya manta dashi. ... Dr bintu an saketa daga gidan yari ta samu ciwon nakasar hannu daya baya aiki. Sannan idonta daya ma ya shanye da daya take gani . Batada aiki sai kuka ta koma gidan su wajen Yan uwanta. Suma basa kulata . Kowa yana kyamatarta tamkar yadda takeyi a baya.. Daki daya aka bata itada yarta lily. Bandaki ma na tsakar gidah Kuma na kasa. Sai hamamin doyi ne yake tashi. Har layin shiga sukeyi. Sannan ba ruwa sai ta ebo Wanda zasuyi amfani dashi a layin borehole na tuka tuka.... Dr bintu kullum sai tayi hawayen dana sanin rayuwar daga girba a baya. Yanzu komai da take kokarin yafaru akan bintu da iyalinta shi ya maye nata gurbin. Sun rasa dukiya. Mujin datake so ya haukace, An kwace dukiyar tasu dama ta haram ce. Daidai da cokali babu. Amaryar da Alhaji Sambaso ma yayi tuni ta shallare tabar gidan daman batasan kudin damfara bane tarin arzikin na su. Don haka hukuma bata tafu da ita ba.. Acikin 'yaya biyu da Allah yabata jal a duniya.. marwaan babban dansu namiji ya mutu sanadiyyar mijinta Kuma mahaifi ga mamacin akan neman duniya.. gidajen da take takama dasu harda Wanda take ciki da sauran kadarorin an kwace dika Ashe kudin Haram ne ya cinye kwangilolin mutane harda na aminann sa dr dollars... Rabon dataci kaza ta manta. Ga lily yar tata ta zama mai budadden idanu kullum futa take da dare ta dawo da safe.. rayuwar Dr bintu na cikin wani hali na tausayawa. Amma koma menene itace ta janyowa kanta rayuwa take koya Mata hankali, take girban abunda suka shuka a tun kan aje lahira.. °°°°°° DR. ANEES ABUBKHAR DOLLARS AVENUE: Nawraah na zaune tanata tunani ita kadai. Amnah kanwarta tayi bacci a dakin ta dake gidan. Ta baza turaren wuta na kamfanin tiraren Yerwa incense and more Mai suna mukammaria. Tiraren wutar nan ya hadu fiye da yadda alkalami zai rubuta. Sunan sa mukammaria ne. Ya bade dika gidan da kamshi.. Gashi ita kanta nawraahn. Kamshi ne yake tashi daga nata jikin da kayanta data turara ta shafa hair khumrahs da kullaccam ta jiki ta Kuma shafa khumrahs na aljaab, tayi tsugunno Dana turaren sa. Agogo ta kalla ta mike ta dauki turaren parlor na kamfanin Yerwa ta feshe ko'ina. Ta shiga daki nanma ta tarar beedsheet din ya gama turaruwa da turaren kayan gado, nan ma ta shimfide gadon dashi ta feshe turaren bed spray da labulaye.. ko'ina sai kamshi ne ke tashi Taci kaya cikin doguwar riga bubu ta atamfa gaban rigar an yanka shi v style . Sannan daga karshe ma aabude shi. Dinki yaci sunan dauke hankalin Mai gidah. Hakama ta ci parking tayi dauri gashinta ya tullo ta kasa. Ga abinci nan akan dinning ta jere komai ta kamalla. Door bell ce tayi kara. Ta mike da sauri tana gyara rigarta da tafiyarta. Tana bude kofa yayi sallama ta amsa. Ya duaketa Chak bai direba sai kan babbar kujera... Ta dube shi tana murmushi. Ya sakar mata sumba agefen fuskarta da jan labbanta. Ta dauki brief case dinsa kenan ya hanata ta hanyar rike hannunta ya ajiye brife case din.. "Kinji kamshin da ke tashi daga jikin ki? Gashin ki? Kayan ki? Dama gidan baki daya?" Nawraah tayi murmushi kanta a kasa Anees ya dago habarta yana tsosan lebanta kamar alawa ahankali cikin kwarewa yace, "Habibty...Ba zan iya musalta adadin yadda sonki yake lunkuwa a zuciya ta ba a cikin kowace rana. Ina son ki matata. Babu wani abinci da yake yi min dad’i a baki na matu’kar ba ke kika girka shi ba. Ina kaunar ki Ina kaunar ki Ina kau ... Ya Kai bakinsa kan ababen dayafu kauna ajikinta. Nawraah tashiga sauke numfashi tana shafa kansa...ahankali tache "Zakaci abinci ko wanka Wanne zaka fara? Sannu da dawowa habiby.. fatan kaje kalau ka dawo kalau? Allah yabada albarka akan abunda akaje nema. Allah Kuma ya cigaba da shiga lamuran ka ya iya maka..." Anees ya daga kansa yana dubanta yana murmushi tache, "Aameen baby tah, Bari na gama wannan tukunna sai na dora da sauran ..". Nawraah bata Kara cewa komai ba saboda jitayi yana kokarin mayarda Ita wata duniya sai surutai yake shi kadai yache, "Da zaki iya ganin irin halittar da ubangiji yayi maki, da kin gane cewa ke ta daban ce a cikin mata hadaddu. Kyawun ki ba irin nasu ba ne habibty" Ya Kai sumba gefen kunnenta da kofar kunnenta... Yana dubanta idanuwa a shanye yache, "Gobe ne tafiyar mu fa " "Haba dai?" Nawraah ta fada cikeda mamaki Ya kada kai alamun eh cikin tabbatarwa yace da ita, 'idan na gaya miki caza kiyina sake bada lokaci. Ni Kuma so nake mu tafi" "Ina alfahari da samun ka Habibi. Allah yasa komawar mu can dinne mafi alkhairi.. hasken idanu na, annurin rai na. Miji na, uban ‘ya’ya na inshaa Allah...Tabbas samun miji irinka shi ne abun da mata da yawa suke fata. Na same ka hakan ya sanya nake jin tamkar na fi kowace mace sa’a a duniya. Ina kaunar ka sosai" Anees ya sake sumbatar labbanta yana rungumeta tsam a jikinsa sai daya rungumeta sosai sannan ya sake kissing goshinta. Ya daga fuskarta yana dubanta yache, "Ina abincin?" "Yana dinning ko a kawo nan?" "No muje..." Ya daga ta yakai dinning din yaja kujera ya ajiyeta akan kujera. Sannan yaja shima tasa ya zauna Nawraah tayi murmushi kawai tana kallonsa tache, "Habjby ka bude ciki sosai zakaci abinci yau baka isa ba" "Komai naki ai bana kin yi habibty tuni dankwali yaja hula...." Abinciin ta zuba masa mandi rice da chicken sai patoosh salad da mango juice. Sai cake da milkshake daga gefe da dabino.... Anees ya gyara zama. Taja kujera ta koma kusa dashi. Ya matsar da tasa kamar zasu shiga cikin juna... Tana diba tana bashi a baki da cokali. Kazar ma tana gutsira tana Saka masa a baki haka dai sai daya cinye komai tas. Daga nan ta debe kwanukan takai kitchen nan da nan ta tattare komai . Kafin ta koma tuni har Anees ya shige dakinsa. Ta nufi dakin tana sallama. Yana bandaki ta kwankwasa tana tanbayarsa ko da akwai wani abun da yake bukata? Hannunta ya janyo cikin bandakin . Daman tasan wayo ze mata. A dole yasata sake sabon wani wankan.. Don a bandakin suka baza sharholiyar su Anees yasa ta masa wankan shima ya mata suka dauro tsarki. Sannan suka fito .. Daman tuni kowannen su yayi sallah..don haka Anees ya sanya hannu ya kashe futulin dakin Ya sunkuci Nawraah bai dureta ba sai tsakiyar gadon. nan labari ya canza. Tanata kokarin kwacewa ya hanata "Yarinya kullum ciki matsi da dadi kike meye sirrin?" Ya tambayeta yana dubanta "Nima bansani ba Habibi. Istighfari ne. " "Lalle fa malamata kenan. To sai me Kuma dan akwai wani lamarin gaskia. Ki gaya mun " "Ai ba wani abu bane kayan turaren matar nanne" "Wai wannan ne dai Yerwa incense..Kai Mami nasan turaren ta..." "Ya sunan su?...uhm" ya sake magana ya na yawo da harshen sa kan cibiyarta Nawraah da baki daya ya burkita Mata lissafi har wani zillo take tache, "Na tsugunno ne turaren da na shafawarsa... " "Uhm.lalle fa..dadi kan dadi..Allah daiili ya kara albarka Nawraah" 'amiin" Haka suka sha soyayyar su kamar cin kwan makauniya. Washegari suka kintsaa, Kai tsaye suka nufi gidan mami, da bappah Auwalu da gidan Layla... Ko'ina dai.. Mami kamar zatayi kuka bataso tayi nesa dasu. Dakyar aka iya banbareta daga jikin su.. Suka shiga mota suka daga airport sai kasar england wato garin Manchester.. ENGLAND/MANCHESTER Abun shaawa dama already Anees yasan garin. Don haka yasan komai na kasar Ya kaisu gidan su nacan . Amnah sai farin ciki take tana duban koina.. A ranar da suka koma meyakwan su huta sai da Anees ya  faki idanun Amnah sannan yaja nawraahn suka nufi daki. Ya samu nutsuwa yanata murmushi. Nawraahn ta girgiza Kai kawai tana mamakin Anees sam ba zakace yanada halaye haka ba.... Soyayya ma tsaf zakace baisan tana amfani ba.. Haka rayuwata cigaba da garawa Anees ya samu babban aiki anan kasar Manchester na architectures, yayinda Nawraah ta samu a wani company kusa da gidah.. Rayuwar tasu gwanin ban shaawa... Rayuwa taci gaba da tafiya yadda take. Lamarin sai hamdalah kawai .. °°°°° Nawraah ta fara wani azabbban zazzabi kullum rashin lafiya. Anees yayi yayi suje asibiti taki.. Tache ai da yamma yana lafawa. Dayaga abun nata bana kare ba shi kuwa ya kira babban likita tazo gidan. Likitan tayi gwaje gwajenta tatafi tace zata dawo, bayan awanni ta dawo dauke da murmushi tache ai Nawraah na dauke da juna biyu Sheda muku yadda lamarin ya kasance ma sai mu kwana ana labari. Anees yayi farin cikin dabai tabayi ba. Harda kuka, Nawraah na tayai kukan.. Ya kira gidah ya gaya musu, da sauran yan uwan yanata fada harda su ashfeef su Layla su bappah Auwalu kowa sai da ya sani Nawraah nata mamaki. Tundaga ranar ya dena bari ko wanke kofi tayi. Maaikata ya dakko har biyu suke musu komai. Amnah na zuwa makaranta idan lokacin tashi yayi ya dakkota ya dawo da ita. Bayan cikin ya tsufa nema. Mami tazo itada Layla. Da suka mata passport itama da komai suka zauna da Nawraah Nawraah ta sha wahalar nakuda kafin ta haihu. Don da zaa mata cs ma acire cikin. Dakyar cikin qudurar Allah ta haife yayan ta biyu mace da namiji.. Alhamdulillah nan da nan aka musu huduba.. Anees yanata kuka yasanya musu sunan namijin yaci marwaan macen taci sunan marigayiya Hindu. Dan da bappah junaid zai sakama Mami tache asa bappah Auwalu tunda an Saka junaid layla tayi. Sai bappah Auwalu da sukayi waya yace a'a asaka dai mahaifin Anees din wato Abubakhar. Dr dollars yace a'a a sanya sunan marigayi marwaan. Hakan kuwa akayi. tubarkAllah gata iya gata don su Mami basu har kasar ba sai da Nawraah tayi wata biyu da haihuwan abbiey da ummy. Don haka take Kiran su shine nicknames dinsu takance tana tuno mahaifanta. Sunan kuwa ya bi su. Babbar babysitter aka dakko personal ta babies din take kula dasu..jin dadi na duniya sun samu Alhamdulillah Shekarar su daya tif kafin sukaje hutu gidah. Mami ta dauki yan biyu tatafi dasu gidanta. Anees daman abunda yake so kenan daga shi sai Nawraah don Amnah ma tana gidan ashfeef sun kammala karatu sun yi kamfani shida Ahmad sun dawo gidah.. Ahmad ya ginawa bappah Auwalu babban gidah shida matarsa. Ya Kuma yi wani babban a yankin bunza ya sanya nusaiba . Wadda ta sakko Kai ta nemi gafarar su Nawraah da bappah Auwalu .. da ahmad din kansa da layla data kyamaci wadanda suka aura a baya... Ashfeef ya sayi katon shago anayin abinci ana kaiwa gidajen marayu. Ya Kuma yi rijiyiyo da masallatai kan Allah yakai ladan wajen mahaifan su marigayi junaidu (abbiey) da marigayiya Hindu (ummy). Matar sa na haihuwa ta samu da namiji ya sanya masa suna ashfeef suna Kiran sa da Hamma... Rayuwa tayi dadi.... Alhamdulillah.. THE ANEE'S A DOLLARS AVE.. Kwance suke suna duban juna akan gado shi da ita.. ya matseta ajikinsa gam. Ya Kai labbansa yana tsotsar bakinta yace, "Dafatan kintashi lafiya my baby.. jiya ina cikin damuwa da kika wani dade awajen mamia, amma ganin ki ya kawar mun da duk damuwar dake zuciya ta yanzu. Ya rayuwa ta zata kasance ba tare da ke ba? Gaskiya nayi sa’ar samun ki a rayuwa ta.I can't tell you what a privilege it is to fall asleep next to such a strong, stunning, and intelligent woman. It only took one look for me to know we belong together. I'm so happy you're mine, sweetheart. Habibty, The more years go by, the more I learn new things to love about you. You are the most amazing woman to me.... KWANKWASON JIMINA tahh.... MAI WUYAR SHAFAWA" Ya sake kamo labbanta yana tsotsa. Hannunsa daya na yawo akan ilahirin jikinta... Nawraah tayi murmushi tana dubansa tache, "Kayi hakuri da nauyin harshena a wasu lokutan. Kayi hakuri da tarin kalaman da zan sanar maka yanzu.Habibi Soyayya ta gaskiya tana da wuyan samu, ina mai albarka da samun ta tare da kai. Soyayya lallai makaho ne da baya iya gano banbancin mu ba. Allah ya tabbatar mana da alkhairi ya kuma bar ma na Kai, Ina so na fada maka irin kyawun ka don na maka murmushi a fuskar ka. Kana nufin duniya ne a guri na, kuma daga lokacin da ka shigo rayuwa ta, ji nake kamar ba acikin duniyar nan nake ba. Har ila yau na kasa yadda da sa'a ta wajen samun ka a rayuwa ta. Allah ya bamu tsawon kwana... Habibi na, Akwai taurari da yawa da dama a sama, daya daga cikin taurarin nan yafi haske. Wannan tauraro yana nufin soyayyar da nake maka. Soyayya mai inganci, ta gaske, kuma marar karshe. Soyayya ce da ta fito daga bangaren zuciya ta, daga ni zuwa wajen ka. Masoyi, daga cikin zuciya ta, nasan zamu kasance har abada, ba zamu rabu ba.. ko a aljanna Ina fatan mu kasance tare Inshaa'Allah!..Zawj.. Just when I think that it is impossible to love you any more than I already do, you prove me wrong. You are far more than my partner. You are my soulmate in every way. Every day I continue to chose you, and every day that choice gets easier and easier.... Bata karasa ba. Anees yayi azamar rarumar ta ya janyo bargo ya rufe su. Wata iriyar soyayya ya shiga nuna mata jikinsa har rawa yake... Nawraah ta biye masa suka shiga nunawa juna kaunar da sukeyi... Kowanne yanason ya nunawa dan uwansa yana kaunar sa,Tamkar cin kwan makauniya...ga ac na busawa da turaren wuta suna ci ahankali . Lamarin sai godiyar Allah, ga kumaa wani yayyafi da aka farayi.. Bishiyu na kadawa iska ta masoya.... Alhamdulillah... ANEES yana kuka sosai NAWRAAH na hawaye duk na dadi... Masoyan asali.... Allah yabar kauna💜 ------ _ALHAMDU LIL LAH! DUKA DUKA ANAN NI HANSATUWA NA DIRE ALKAMIN RUBUTUN WANNAN LITTAFI NAWA MAI SUNA A SAMA... KASHI DAYA DANA BIYU NE DAMA... TO DUKA YAU NA KAMMALA TWO DIN . KARSHEN LITTAFIN KENAN NA *KWANKWASON JIMINA* (MAI WUYAR SHAFAWA) ABUNDA NA YI BA DAIDAI BA ALLAH YA YAFE MIN DA KU DA KUKA KARANTA BAKI DAYA.._ _INDA NA YI DAIDAI ALLAH YA HADAMU A LADAN DUKA AMIN....FARAWAR LITTAFIN NAN ZUWA KARSHEN SA IDAN NAYIWA WANI BA DAIDAI BA INA ROKON YA YAFE MUN. IDAN AKWAI INDA NAYI KUSKURE NA RUBUTA KO NA MANTA TO A DAU HAKAN AKAN AKASI. DOMIN DAN ADAM TARA YAKE BAI CIKA GOMA BA.._ _MUNA GODIA SOSAI MAKARANTA, MASU SAYAN LITTAFAN ZAFAFA BIYAR... ALLAH YAKARA ARZIKI AMIN.. ALLAH YAKARA MANA LAFIYA MAI DOREWA YA AZURTA MU YA JIKAN IYAYEN MU. ALLAH KUMA YA BIYA MANA DUKKANIN BUKATIN MU AMIN..._ _GA MASU BUKATAR SAMUN LADA A ABINCIN DA AKE NA RANAR JUMUAH KO RUWAN SANYI DANA ALWALA, DA SADAKA TA ABINCI KO KUDIN DA KUMA ZIYARTAR ASIBITOCIN MARASA LAFIYA, DA TALLAFIN MARAYU, DA HAKA KUDIN RIJIYA DA ZAMU HADA, DA YIN MASALLACI, DA SAURAN DIKKANIN AIYUKAN LADA, TO KOFA A BUDE TAKE HAR YANZU TA HGL CHARITY FOUNDATION WATO 9044191709 OPAY. KO A KIRA NUMBER AKARA ZERO 0 AGABAN ITACE NUMBER DAI..KAMAR YADDA AKAYI DA AZUMI. ALLAH YABAMU LADAN DIKA AMIN_ _GA MASU TAMBAYAR KAYAYYAKIN TURAREN DA AKE RUBUTAWA NA WUTA DANA RUWA A LITTAFAN ZAFAFA BIYAR. BA WANI FYACE YERWA INCENSE AND MORE MUN GWADA MUN SAN YADDA SUKE MUN AMINCE KUMA..WANDA SUKA SAYA SUN SANI...DON HAKA KU GARZA YA KU MALLAKI NAKU MUSANMAN HADIN MATSI NA AL'AJABU DA TURAREN WUTA DA HUMRAH... KADA KU BARI A BAKA LABARI... 08095215215.._ _TOH ALHAMDU LIL LAAHI HAMDAN HAMDAH!!! SAI ZAFAFA NA GABA, IDAN MAI DUKA YA KAI MU DA RAI DA LAFIYA.....💜💜💜_ _TAKU MARUBUCIYAR:_ 1-KE TAWA CE NABEELAH 2-NAZNEEN 3-AUREN BASHI 4-SO KO SHAKUWA 5-DR SAMEER AMEER 6-MATSALAR RAYUWA 6-DANNAR KIRJI 7-RAYUWAR MARYAM 8-NAUFAAL 9-SON RAI KO ZABIN IYAYE 10-UMMI AISHA 11-SAIFUL ISLAAM 12-KADDARA KOWA DA IRIN TASA 13-KAI MIN HALACCI 14-IGIYAR ZATO 15-KIBIYAR AJALI 16-SO DA ZUCIYA 17-MASARAUTA 18-DALAAL 19-FARHATAL QALB 20- BAKON MUNAFIKI 21-KI KULA NI 22-KWANKWASON MIJINA... DAMA SAURAN WADANDA NA RUBUTA NA MANTA😂🤗💜💜 BISSALAM!!!