_*TSINTACCIYAR MAGE...*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 *αlhmdllh αm вαck αgαín mч fαn'ѕ gαní nαѕαkє dαwσwα dα ѕαвσn líttαfєnα ínα fαtαr zαku вαní hαd'ín kαí dσmín ѕαmun dαmαr íѕαrdα ѕαk'σndα nαkєѕσ nα íѕαr, ínα kumα rσkσn αllαh чαвαní íkσn íѕαrdα ѕαk'σn αmєєn* *í dєdícαtєd díz pαgє tσ díz gчαízz, mαrчαn αвdαllαh mrѕ dr, mαrчαm mαmu gєє, mч mσmmα ѕαínαh ummun mєєnαl αnd mч вlσσd ѕíѕtєr nαjα'αt rєαllч αm vєrч prσud σf díz gчαíz αllαh чαвαrmu αtαrє αmєєn*💋💘 _*Page 1/2*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ *UGANDA....* _JAWAHIR FEDERAL UNIVERSITY OF UGANDA 25/2/18~7:30PM_ Kyawawan y'ammata ne na hango guda uku acikin katafaren filin School d'in jawahir Federal University dake acikin k'asar UGANDA,,,,.... Tafiya suke acikin nutsuwa tamkar basasan taka k'asa tamkar tausayinta sukeji haka suke tafiya akanta, kyawawan yammatane kuma y'an gayu masu ji da gayu had'uwa dakuma wayewa,,.. Kutsawa nai namatsa akusa dasu saina hango wata kyakkyawa wacca naga dikta fisu kyau had'uwa gayu dakuma iya sarrafa takon tafiya acikin salo da kwarewa,,... Kyakkyawa ce sosai ajin farko,farace tass tamkar baturiya mai matsakaicin tsayi kantsa acike yake da suma tabazo ta sakko mata har gadon bayanta, fuskarta d'auke take da kyawawan sexy and blue eye's, pink lips and doogon siririn hanci mai kamada ink, d'an k'aramin baki dai dai na kissing, yatsunta masu d'an tsayi farcenta kuma d'auke suke da jan lalle, farinta tass yake bayada sirkin ja atak'aice dai kyakkyawace ajin farko,,... Tafiya suke suna fira da'alamu kuma sunajin dad'in firar tasu saboda yanda naga suna fara'a suna dariya suna tafawa hakan yatabbatarmin da sunajin dad'in firar tasu,,... Suna cikin tafiya saiga wata dalleliyar mota black color tazo da gudu zata wucesu sai aka d'aga glass d'in murfi aka watso wa d'aya daga cikinsu wacca take ta farko kwalbar lemu wacca take da sauran lemu Orange juice mai color sosai acikinta nantake sai kayanta sukad'an baci amma ba sosaiba,,... Dasauri tajuya domin ganin wanda yamata wannan b'arnan cikin tsintsar b'acin rai dakuma masifa sai taga wannan motarce "kan uban can" tafad'a a bayyane cikin tsintsar masifa, jin abunda tafad'a yasa sauran sukajuyo domin ganin abundake faruwa saboda sam hankalinsu bayanan yana kan firardasuke,,... Ganin abunda akamata yasa suma biyun sukace "kutmar uba kenan wane tsohon d'an rainin wayone yamaki wannan iskancin yanzu muje muyaga masa rigar mutunci" batace dasu komaiba saita masu nuni da motar, daalamu dai magana wuya take mata hhh lol,,... Suna ganin motar sai d'ayar tace "waye keda wannan yagaggiyar motar acikin School d'innan dahar zai lallatamaki kaya amma bazai tsaya yabaki hak'uri ba bari kawai muje muwankesa mu nunamasa shidin bakowa bane" tana fad'ar haka tajuya domin zuwa gun driver d'in motar,,... Dasauri tarik'o hanunta ta dakatar da'ita dafad'in "no no my friend wannan aikin nawane saboda ba'ataba b'ataman rai acikin School d'innan ba kamar yau saboda haka nice zan hukunta dik wanda yamun wannan aikin dakaina" tana gama fad'ar haka tajuya tawuce sukuma sukabi bayanta,,... Motar na tsayawa tai parking sai mamallakin motar yafara sakko k'afarsa waje domin fitowa, ahankali yafito daga cikin motar yad'aga hannayensa sama yai mik'a tareda fad'in "laa'ilaha illallah muhammadar rasululluh s.a.w" bayan yagama saiya rufe murfin motar yasaka key yarufeta sannan yajuyo cikin wani irin salo yana juya Key's d'insa acikin yatsansa na tsakiya,,... Hmm...!!! Masha Allah nafurta azahiri saboda ganin wani handsome gyai mai k'irar samarin larabawa danai,, kyakkyawane sosai dan za'aiya sakashi acikin kyawawa sahun farko, fari ne mai sirkin ja, fuskarsa mai tsayice wacca take d'auke da dogon hanci da kyawawan eye's, sumarsa tamkar ta JAWAAD habibin ZULAIHERT, bak'a ce wulik mai d'an tsayi, idanuwansa nacikin bak'i ne wulik saikuma farin mai haske tamkar farinwata acikin sarararin samaniya, eye lashes nasa masu d'an tsayine dan idankagansu zakayi zaton sakamashi su akayi banasa bane, mai tsayine sosai saboda ba gajere bane kamar malam adamu ogan Mrs Adam's hhhh Lol,,,... Atak'aice dai kyawawane sosai,.. Waigowarda zaiyi sai kawai yaji saukan mari a hab'arsa mai shegen zafi, cikin masifa azuciye yad'ago domin ganin wanda yamaresa dakuma nufin cin uban dik wanda yamaresa,, mamakine yabayyana a fuskarsa ganin yarinya k'arama wacca bazatafi sa'an k'anwarsa ta hud'u ba a tsaye ta zazzaro dara daran idanuwanta tana huci tamkar kumurcin maciji,,.... Wani irin mugun kallo tamasa sannan tad'aga yatsanta ta nunasa da yatsan tana juyasa cikin tsintsar masifa tafara magana "idan kanacin k'asa to kakiyayi ta shuri saboda ruwa ba sa'an kwando bane,waye kai dahar zaka watsaman lemu ajiki kuma katafi abunka batareda katsaya kabani hak'uri ba, natabbata bakasan koni waceceba shiyasa ka aikata haka so zan iyamaka rangwame namaka hak'uri but bara kaji this is the forst and last dazaka sake aikataman haka kuma na kyaleta next idan kasake katabbatar saina hukuntaka sainamaka abunda har jikokinka bazasu mantaba so u have to be very careful saboda banad'aukan raini gadik wani kazamin talaka dake cikin wannan School d'in hope u understand me" tana kaiwa nan tatsaya shikuma saiya kyalkyale da wata iriyar dariyar mamaki, saida yatsagaita sannan yasha kunu yamurtuk'eta fuska tamkar baitab'a dariyaba yaduk'o dai dai fuskarta saboda yaga yamata tsayi kashedinda zai mata bazaishigeta dakyauba yace,,.... "heyy smolle baby look at me very well zahiri kinga namaki kama da sa'anki dazakizo kina fad'aman waennan banzayen zantukan naki, ni bana buk'atar sanin koke wacece ke kece kikeda buk'atar sanin koni waye saboda nangaba kisan yanda zakiman magana but let me tell u something, this is the last worning danabaki wanda zaki sake d'aga hanu ki tab'a fuskana harma kikaiga marina if not kuma i will teach u a good lesson inafatar kin fahimci kalamaina" dikda tarin masifa da bala'i datazo dasu domin ta saukemasa tanaganin fuskarsa dakuma yanda yake kalamansa nantake saitaji yamata kwarjini kwarjininsa dikya mamaye mata fuska amma dikda haka saita daure tak'ara shan kunu tace,,.... Hmm....!!! Kaine dai ke buk'atar sanin koni wacece saboda ni sanin kokai waye bayada amfani agareni bashida wani amfani agareni kuma tinda kanuna kai taurin kaine dakai shikenan muzuba mugani wazai fara kwasa ni dakuma kai gafili ga mai doki amma kasani namaka alk'awarin saina nunamaka bakin rijiya ba wurin wasan makaho bane sannan ruwa sam basa'an kwando bane" wani irin tsakin kinma rainani yaja sannan yace "au hakama kikace" tace "eh hakanace kuma haka nake nufi" ohhk to shikenan wasan ai yanzu tafara muje zuwa ni da ke za'aga wanda zaiyi raki yafad'i. Yai murmushin gefen lebe itakuma tajuya zata wuce,,... Har tayi tako d'aya biyu saita juyo cikin murtukewar fuska tace "inamaka fatan rashin nasara" shareta yai yabud'e murfin motarsa yashiga yama fasa yin abunda yakawoshi yau saboda jin rayuwarsa yake a b'ace nan yatada motar yai river's sannan yafigeta da k'arfi yabar cikin School d'in,,,... Yana wucewa tabuga wani uban tsaki itama tawuce izuwa gida domin sauya kaya cikin tsintsar b'acin rai batareda tajira sauran k'awayennan nata ba, suma kuma saboda sanin halinta yasa suka kyaleta harta sakko sannan subata hak'uri, motarta tafiddo wata galleliya ce pink color mai tsadar gaske, tana fiddota tabud'e tashiga tafigi motar tabar School d'in,,,... Rai a bace ta'iso gida tanayin parking tafito tarufe murfin motar sannan tawuce cikin gida, tana shigowa parlor ba kowa kai tsaye tawuce izuwa d'akinta, bayan tasauya kaya tasake wata sabuwar make up wacca bazata wuce powder sai man baki ba donko kwalli bata shafawa barekuma jan baki, bayan tagama sannan tafito domin komawa School... *More comment more tyaiping ehi* #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 3/4*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Wunin ranar sam batayisa acikin jin dad'i ba saboda ji take ba'ataba rainataba kamar yau wai itace wani kazami zai watsawa juice ajiki kuma yatafi abunsa batareda yabata hak'uri ba kai ina hakan sam bazata tab'a yuwuwa ba dole ne tahukuntashi,,... Haka tad'auki lectures na ranar amma badan tafahimci abunda aka karantardaitaba saboda sam hankalinta da tinaninta basa gareta sunagun tinanin irin wulakancinda zatayiwa wannan gyai d'in domin tahuce abunda yamata saboda sam bazata bari kamarta had'addiyar lady awulak'antata agaban mutane batareda tad'auki fansa ba,,,... Haka dai suka gama abunda suke a school d'in suka koma gida ita da k'annenta,,... ***** ***** ***** *SHIN WACECE ITA.....?* MUFIDA AHMAD SHITU shine cikakken sunanta y'a ga vice governor of kebbi state, MUFIDA itace y'a tafarko agun iyayenta su hud'u suka haifa amma itace forst, MUFIDA MUBINA MUNIRA sai k'anensu MUSTAPHA,,, MUFIDA takasance mai shegen jijji da kai sangartatta shagwab'abb'a kuma miskila,,... Mahaifinta shine ya sangartata yanuna mata cewa itafa y'ar babban mutum ce donhaka baidace tai mu'amala da k'ananun yaraba dole k'awayenta suzama y'ay'an manya ne, kasancewarta kyakkyawa sosai yasa take jan aji ga samari yanda takeso dik wanda yanuna yana k'aunarta saitacimasa mutunci ta wulk'antashi san ranta kuma idan mahaifinta yaji bazai tab'a yimata fad'a ba,,,... Yanamatukar k'aunarta yana nunamata gata fiye da tinanin mai karatu yananuna fifiko sosai atsakaninta da y'an uwanta danko tafiya yai tsarabanta daban take data sauran y'an uwanta,,,.... Hakan kuwa bak'aramin batawa mahaifiyarsu hjy FATIMA rai yakeba saboda suma yaran tin basa damuwa har sunfara damuwa suna magana akan abunda dadyn su yakeyi, itama kuma hjyr batasan abunda yakeyi kullum cikin yimasa magana take akan yadaina ai dik y'ay'ansane, watarana datamasa magana yahassala saiyacemata "idan bai nunawa MUFIDA gataba wazai nunawa itafa jininsa ce y'ar sace wacca yafara gani a duniya to daga yanzu karta sake masa magana akan dik abunda taga yanayi MUFIDA wani yanki ce na jikinsa idan tacutu to kamar shima yacutu ne,,... Ran hajiya yab'aci sosai amma haka tahak'ura takyalesa,, MUNIRA bata damuwa sosai saboda Allah yahad'a jininsu da MUFIDA suna k'aunar junansu sosai amma MUBINA kam wani lokacin har kuka takeyi akan bambancin da dadyn su ke nunawa a tsakaninsu hakan yasa sam basa shiri da MUFIDA shiyasa ma ko d'akinsu ba d'aya ba MUFIDA da MUNIRA d'akinsu d'aya MUBINA kuma nata daban,,,... Bayan sunyi karatunsu na primary da secondry a Nigeria KEBBI sai MUFIDA tace tanaso dadyn su yakaisu UGANDA sucigaba da karatu, tsintsar soonda yakemata yasa ko musu baimataba yace angama amma mahaifiyarsu kam tace itakam bata amintaba bazata yarda adaukesu suna mata akaisu har wata k'asa daban karatu batareda su suna kuda dasuba,,... MUFIDA tadage itafa sai UGANDA momy kuma tace bazasujeba matuk'ar baza'a had'asu da wani d'an uwansu namijiba, ganin abun kamar yanaso yazama rigima yasa dady yad'akko wani d'an k'anensa faruk wandasu MUFIDA suke kira da hamma faruk saiya had'asa dasu yanemamasu admission atare sannan yanemamasu gida namusamman saboda MUFIDA tace bataso su zauna hostel,,,.... Wannan shine tak'aitaccen labarin ta yanzu kuma MUFIDA da MUBINA 300level suke sai MUNIRA 200level hamma faruk kuma 400level. To wannan kenan. ******** Kwance take akan gadonta sai juyi take saboda yanda takejin zuciyarta ba dad'i, munira ce tafahimci tanacikin damuwa saitazo tazauna akusa da'ita cikin murmushi tadafa shoulder d'inta tace "Aunty feedom meke damunkine nafahimci wunin yau dika bakya cikin walwala pleace tell me what's rong with u" nannauyan numfashi tasauke sannan tatashi daga kwancenda take takalleta tace,,.... "my blood tinda nake a school dinnan ba'ataba b'ata man rai ba kamar yau" cikin damuwa munira tace "waya b'ata maki rai aunty MUFIDA" hmm wallahi wani d'an rainin wayou ne bayan nayi parking nafito muna tafiya ni da Amira da Nusaiba zamuje class kawai saiga wani d'an rainin wayou yazo zai wuce acikin mota yawatsoman orange juice akaya kayana dik suka baci saida nadawo gida nasauya wasu nakoma, to ni abunda yafi bani haushi shine wallahi gayennan tafiyansa yai yak'i bani hak'uri",,,.... Shuru munira tai saboda tasan halin y'ar uwar tata can saitace "Eyyah kiyi hak'uri dan Allah kidaina saka irin waennan abubuwan a ranki karkizo kijawa kanki hypotention" hmm bawani hypotention wallahi saina nunawa gyai d'in shidin k'aramin mara kunya ne dan saina bashi mamaki. Kallonta munira tai kawai saboda tasan halinta komai zata iya aikatawa, kamar zataimata magana ganin takwanta tabata baya sai kawai itama takwanta abunta itadai mubina yau tana gidansu k'awarta may be acan zata kwana,,,... Washe gari bayan sunyi sallah sukai breakfast saisukai wanka sukai shirin zuwa School, koda suka fito tini hamma yajima da wucewa shikam da'alamu yanada abunda zaiyi dawuri ne a school, motarta tafiddo suka shiga suka wuce sai school,... Suna isa taje gunda yake mallakintane idan baitaba ba wanda ya'isa yai parking anan, tai parking d'in motarta sannan suka fito kowa kama gabansa,,,... Ahankali take tafiya cikin takonta mai d'aukar hankali mai kallo,tinda tai parking motarta samari da y'ammata na school d'in suke kallonta wani ji yake kamar yaje yarungumeta amma ina ba hali, itakuwa ko ajikinta dan ko kallo basu ishetaba sai tafiyarta take cikin takon k'asaita idanuwanta rufe da glass mai suna no respect,,,... Ahaka tacigaba da tafiyarta harta isa gun kawayemta dasuka k'araso tin tini suna jiran isowarta tana iso tacire glass d'inta sukaimata good morning ta karb'a cikin daurewar fuska sannan tace "inaso kurakani nanemo wannan gyai d'in acikin School dinnan kan mushiga lecture" bamusu suka ce "to" sannan kowaccensu tasaka glass d'inta suka kama hanyar gunda ake hutawa idan anfito lecture kokuma kan a shiga,,,... Tafiyarsu suke acikin k'asaita har suka iso wajen hutawar, suna isowa kuwa hankalin kowa yadawo kansu nan akafara kallonsu cikin sha'awa mazan wajen wasu suna burgesu wasu kuma haushi da takaicinsu sukeji,,.... Glass d'in idanunsu suka cire suka fara dube duben inda zasu hangosa cikin sa'a kuwa nusaiba tahangosa can tsakiya zaune akan kujerun wajen hutawar shi da wani kyakkyawa, tabo MUFIDA tai tanunamata shi da hanu "ohhk" tafad'a afili sannan tasaka glass d'inta tawuce gun masu aikin wajen takarb'o coca cola juice kwalba d'aya sannan tatinkari gunsa,,,.... Firarsu suke cikin nishad'i sam basu damu da kowa nawurinba hakan yasa ma wanda suka zaune atare bai tinanin gunsu tayo ba, aikwa tana zuwa olready tabud'e kwalbar nan tad'agata tafara zubamasa ruwan ajiki tindaga samansa har izuwa k'asansa cikin tsintsar masifa...... #/Vote #/Share #/Commnet ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 5/6*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Dasauri suka d'ago atare domin ganin waye ganinta yasa yamik'e dasauri yakarb'i kwalbar yai jifa da'ita gefe d'aya shikuma d'ayan dasuke atare yad'aga hanunsa zaikai mata mari cikin b'acin rai sai yai saurin rik'e hanunsa tareda fad'in "no no Mubashir just go back wannan fad'an banaka bane" cikin tsintsar b'acin rai yace "haba ur Highness dan Allah kabarni bakoyawa wannan fitsararrar hankali yanzu" b'ata fuska yai yasha kunu hakan yasa dole yamatsa baya sannan shikuma yad'ago yana share lemon,,... K'awayenta ne suka k'araso suna kyalkyala dariya harda rik'e ciki Nusy tace "kai feedom wlh kina birgeni sosai saboda bakya barin takwana batareda kin tadataba" kallonsa tai tace "heyy mr man mena gayamaka aidama nafad'a maka wasan yanzu aka fara tinda bazaka iya bada hak'uri idan kai laifiba to nima bazan tab'a gajiyawa ba wajen cigaba da hukuntaka ba saboda ni ba irin k'ananun matan nan bane da'ake cuta ko yaudara a banza idan anman saina rama" murmushin gefen lebe yai sannan yakalleta yace,,,.... "gaskiya kinyi k'ok'ari sosai amma kisani dik ranarda nafara mayarmaki da martani bazaki tab'a yin dariya ba sannan kisani namaki alk'awari ni MUJAHID saina sakaki kinyi nadamar dik abunda kika aikataman saina sakaki yin dana sani yin fad'a da aljani haukane" hmm kaine zakayi nadama wlh baniba stupid man" tana fad'ar haka tajuya tasaka glass d'inta tawuce k'awayenta suma sukabi bayanta suna kyalkyala dariya,,,.... Wani shu'umin kallo yabita dashi yana murmushin zaki gane kurenki yarinya sannan yad'auki Key's d'insa yawuce,,,.... Yana zuwa yatada motarsa yashiga shima mubashir yashiga yana yacewa "haba ur Highness meyasa zaka bari wannan k'aramar yarinyar tadinga cin mutuncinka agaban mutane haba wannan fa ba girmanka bane to ma miye amfanina amatsayin mai tsaronka matuk'ar bazan dinga kareka daga sharrin irin waennan mutanen ba kadufi yanda tamareka jiya agaban kowa yauma gashi tasake watsamaka juice aka" murmushi yai sannan yace "karka damu mubashir inaso ne nahukuntata acikin sauk'i so now inaso kanemoman labarinta wacece ita y'ar waye kuma daga ina tazo me take karantawa a school d'in nabaka nan da gobe hope u understand what i say" year ur Highness dik yanda kace haka za'ayi. "good yanzu zan saukeka a restaurant kamana order na take away kacimman a gida" ok ur Highness. Yafad'a cikin bin umarnin abunda yafad'a masa,,,.... Wunin yau acikin jin dad'i tayisa saboda tafara rama abunda yamata wannan kuma kad'an ne daga cikin abunda tafara shiryamasa na hukuntasa, bayan sungama lectures takwashi k'awayenta suka fita zaga gari wuraren shan iska da hutawa, har kusan 6pm sannan suka wuce restaurant tamasu order na take away ita dasu dakuma munira daganan suka wuce gida,,,..... Saida tasaukesu sannan tawuce gida,koda taisa kuwa munira hartagama komai na tsabtace gidan tai wanka tasaka kayan bacci tana parlor tana kallon TV,,,.... Cikin sallama tashigo parlon agajiye tazube kayanda tashigo dasu munira tamata sannu da dawowa sannan takarb'i kayan takai kitchen itakuma tawuce bedroom d'insu, wanka tai sannan tai sallar isha bayan tagama tashafa mayukanta sannan tasaka kayanta na bacci,,,.... Parlor tafito takwanta kan kujera 2seater tad'akko wayarta takunna tashiga yanar gizo domin ganin abunda duniya take ciki, munira ce tashigo d'auke da plate a hanunta na abinci tazo kusa da'ita tamik'a mata d'aya sannan itama tazauna tafara cin nata,,,.... Bayan sungama cin abinci tacigaba da chat d'inta har kusan 9pm sannan ta tashi tashige bedroom tabar munira itakad'ai,,,.... Washe gari takasance weekend ba'ashiga school danhaka yau hutawa kawai suke, bayan sungama y'an gyare gyarensu suka saka kaya iri d'aya wando Jean's da t-shirt fara sai y'ar k'aramar hula, kayan sunmasu kyau sosai musamman tauraruwar MUFIDA dik wata sura tata tabayyana matasan zamanta sunfito hakama dukiyar fulaninta abun sai masha Allah, bayan sungama shirinsu munira tace dan Allah suje side d'in hamma sugaidashi batamata musuba kuwa suka tashi suka wuce,,,.... Yana a zaune parlon sa yana kallon game shi da abokinsa suka shigo cikin sallama, ahankali ya amsa shikuma abokin nasa yakafe MUFIDA dana mujiya kamar yatabota, hamma farum naganin haka nantake kishinsa yataso saboda aduniya ba macenda yake mutuwar so kamar MUFIDA saidai ita tak'i tabashi had'in kai bama tasan yamata zancen dayafara zata tashi tabarmasa wurin,,,... K'arasowa sukai suka gaidasa sannan suka gaida abokin nasa aikuwa kamar jira yake dasauri ya karbe yana murmushi, kallonsu hamma faruk yai cikin daurewar fuska yace "ina zakuje ne kuka fito haka bana hanaku saka irin waennan kayan ba maza kutashi kuje kuciresu ku sauya wasu" bata fuska MUFIDA tai tashagwab'e kamar zatai kuka tace,,,.... Haba hamma haba shikenan mu bamuda damar musaka kayanda mukeso yanzu to miye aibun waennan" wani kallo yamata na bansan raini sannan yace "zaku tashi kosai namakeku anan" sanin halinsa yasa suka tashi dasauri suka fita MUFIDA na un'uni kamar zatai kuka,,,.... Kai tsaye gidansu nusy suka wuce suna isa kuwa cikin sa'a suka taddata nanfa suka had'e akaita shan fira, suna cikin fira sai MUFIDA tace "kai gyaiz kutashi muje gidansu Amira dan nifa yau yawo nakeji nagaji da zama gida wlh" nusy na dariya ta tashi tasaka kayanta sannan suka fita,, suma Nusaiba da Amira dik y'an Nigeria ne karatune yakawosu nan kuma suma dik ba'a hostel suke zamaba wasu gidajen daban iyayensu suka kama masu,,,.... Agidan Amira ma basu jimaba itama tashirya suka fita yawo, sunjima sosai suna zaga gari daga bisani dasuka gaji suka wuce restaurant sukai take away sannan suka wuce gida, saida tasauke kowaccensu a gidanta sannan suka wuce ita da munira gida,,,.... A ranar MUBINA ta dawo kasancewar bawani shirine tsakanin mubina da MUFIDA ba yasa batawani ji dad'in dawowartaba,,,... Yau takasance Monday tin 6am MUFIDA ta farka tai salla tahad'a masu break sannan tai wanka tai shirin zuwa school, bayan tashirya sannan tai break tad'auki key d'inta da jakarta tasauran littafanta tafita tasan tinda mubina tadawo dole idan zataje tawuce munira,,,.... Tin a bakin gate data danno hancin motarta gyaiz and ladies na school d'in suka zubama mayukan idanuwansu suna kallonta tasauke glass d'in motar tana tafiya ahankali,,... Ahankali take tafiya harta k'araso gunda take parking motarta, cikin tsintsar mamaki tafito daga cikin motarta saboda ganin wata mota anyi parking nata a gunda take parking motarta abunda ba'ataba yiba tinda tazo School d'in saboda tsoron masifarta da'ake,,,... Kallon motar tadingayi a shekeke kamar mai motarne take kallo, cikin masifa tajuyo takalli y'ammatandake zaune akusa da wajen tasha kunu sosai saboda karma su nairata sannan tace "hey ladies plss waye yayi parking motarsa anan" d'ayar ko d'agowa bataiba d'ayar ce tace "wasu samarine su biyu sunshiga cikin Library tin d'azu" batako jira taji k'arshen abunda zata fad'aba tawuce takama hanyar zuwa Library d'in cikin tsintsar masifa...... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 *hαppч вírthdαч tσ u mч dσthєr єєѕhα mαч αllαh prσtєct u wíth ur єnєmíєѕ αnd mч αllαh hєlp u tσ αchíєvє αnчthíng whαt u dσ* *hαppч вírthdαч σnєcє αgαín αnd wíѕh u mσrє чєαr'ѕ, mσrє lífє, mσrє hєαlth, αnd mσrє mσrє mσnєч ín ur αccσαunt* *hαppч вírthdαч σnєcє αgαín mч єєѕhα*🎁🎈🎉🛍 _*Page 7/8*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Tana isa tak'ara murtuk'e fuska cikin tsintsar masifa tace "hallooo gyaizz ina buk'atar kubani aron hankulanku α nan" dasauri suka juyo suna kallonta tacigaba da tauna cwingom d'inta sannan tace "wane d'an rainin wayou ne yai parking yagaggiyar motarsa a inda nake parking motana" shuru sukai suna kallon juna hakan kuwa bak'aramin k'ara b'ata mata rai yaiya tak'ara jin haushi da takaici tasake cewa,,.... "Waiko bakuji abunda nace bane" wanine can daga nesa yace "bawanda yai parking motarsa anan danma yau ko mota bamuzo da'ita ba watakil dai awaje ne" rantane yak'ara baci kamar tai kuka sai kawai tawuce fuuu kamar zata tashi sama,,,.... Tana fita sai yafito daga mab'oyarsa suka tafa da wanda yai maganar ashe friend d'insane cosmate d'insane sannan suka kyalkyale da dariya ashe dik plan ne suka had'amata, MUJAHID yace "tin yanzu harkinfara b'ata rai kina damuwa tin wasan batai nisaba hhh don't worry smolle baby wasan yanzu aka fara" abokinsa yai dariya sannan yace "nidai friend inajimaku tsoron kada wannan game d'in naku yajuye yakoma love saboda irin haka tasha faruwa wallahi daga k'arshe saikaga abun yasauya" wani mugun kallo yamasa cikin b'acin rai yace,,,.... "haba Rayyan meyasa kakeman wannan muguwar fatar kai a tinaninka zan iya auren wannan yarinyar to idan ma kana tinanin haka kai gaggawar cire wannan tinanin daga zuciyarka dan ni wallahi ko soyayya bazan iyayi da itaba bare har na aureta" cikin b'acin rai yake maganar yana gama fad'ar haka yajuya cikin b'ata fuska yawuce, Rayyan kuwa dariya yai sannan yabi bayansa,,,.... Tana fita kai tsaye gunda suka saba had'uwa da k'awayenta tawuce, tinda tatinkarosu suka fahimci akwai damuwa a fuskarta tana isowa Nusy tai murmushi tabata hanu suka gaisa sannan tace "yadai feedom naga fuskarki kamar ba walwala what's happened" glass d'in dake idanunta tacire sannan tace "nazo zanyi parking kawai sainatarar wani banza yazo yai parking a gunda nake parking d'in motana kuma inada tabbacin wannan sha sha shanne" cikin mamaki Amira tace "lallai kuwa akwai wata a k'asa kodai yana nufin yanzune yafara nasa game" Nusy tace "of course hakane yanzu yafara" wani murmushin gefen lebe tai sannan tace "ku kwantarda hankalinku ladies idan yasan wata ai bai san wataba just follow me" tasaka glass d'inta tawuce suma sukabi bayanta,,,... Gun masu aikin restaurant d'in school d'in taje tace su'aramata wuk'a ko karamace, dafarko k'in bata sukai saboda tsoro dakuma rashin sanin mezata aikata da'ita saida tamasu barazana sannan suka bata takarb'a tana murmushin gefen lebe, bayan takarb'o tafito tacimmasu a waje,,,.... Gun motar takoma saita durk'usa ahankali sannan tacafka wuk'ar a tayar motar nantake iskan tayar yadinga fita,, tana ganin haka tai murmushi suma k'awayen nata sukai dariya, saida iskan yakusa fita gaba d'aya sannan tamik'e tsaye tamayarda glass d'inta tace "so now ladies tinda mungama aikin saimuje class ko" tajuya sukabi bayanta suna takon k'asaita mai d'aukan hankalin mai kallo,,.... Har suka shiga class tanajin zuciyarta cike famm da farinciki sai wasa take jan su Nusy suna dariya, suna zaune har lecturer d'insu yashigo sunfara d'aukan lecture sai aka aiko kiran MUFIDA, gabantane yafad'i rass kan taji wanda ya'aiko kiran nata wani lecturer d'insu ne daya manne mata shi adole santa yake itakuma sai wasashi take kamar wuk'a tana jansa kamar rak'umi da akala,,.... Wannan farinjinin nata shine yakesakata take k'ara jin girmankai saboda har PC d'in school d'in sonta yake kasancewar musulmi ne kuma Allah yajarabceshi da son mata idan yaga mace kamar yadamkota yakeji, hakama sauran lecturers da dama sun nuna suna sonta dakuma wasu students saboda MUFIDA macece mai sha'awa tanada k'irar mata sosai bayan kyanda take dashi gakuma farinjini wanda shine yakemata rumfa,,.... Wannan damarce take amfani da'ita wajen yin abunda takeso kuma taga dama acikin school d'in saboda taga tanada opportunity, saidai MUFIDA tanada kamun kai bata yarda ta sakemasu fuskaba hakan yasa wasunsu dole suke cemata aurenta sukeso suyi kad'an ne suke nunamata life kawai sukeso suyi da'ita daka fad'a mata kuwa anan take zata cimaka mutunci ta yayyagamaka rigar arziki sannan tahad'aka da PC ko hamma faruk suci ubanka kuma akoreka daga School,,,.... Ahankali tamik'e tsaye tafita cikin tsintsar b'acin rai tasha kunu ta tamke fuska, kai tsaye tashiga office d'insa tana shiga ta taddashi zaune akan kujerarsa cikin masifa tafara masa magana "haba Mr adam wannan wane irin wulak'anci ne nagayamaka kada ka k'ara kirana idan muna lecture wallahi banasan haka natsani haka karatunnan fa danshine nazo k'asar nan dan nayisane nazo School dinnan so why kake takurawa rayuwata plss and plss narok'eka ka kyaleni kafita daga harkana if not kuma wallahi yanda nasa akayiwa mr abbas kaima zansaka amaka haka" kallonta yake harta gama abunda takeyi, tana gamawa batajira komaiba tafita abunta fuu kamar zata tashi sama,,,... Class takoma tacigaba da d'aukan lecture, yau 4pm suka tashi koda suka fito tanajin yunwa sosai danhaka suka wuce wani restaurant dake cikin School d'in domin suci abinci,,,.... Bayan sungama ci suka wuce wajen shan iska dake kusa da restaurant d'in, suna zaune sai Nusy tahango MUJAHID yanata fama da motarsa yana k'ok'arin yatadata, dasauri ta tabo MUFIDA tanunamata shi tana dariya itama dariyar ta kyalkyale da'ita har tana rik'e cikinta,,,... Tashi sukai sukaje kusa dashi MUFIDA na kyalkyala dariya tacemasa "eyyah Allah sarki sannu mr man Nusy kozaki taimakasa da k'udi ne kokuma ki aramasa motanki yaje gida kar amasa fad'a baikoma da wuriba" itakuma Nusy tace "a,a nikam feedom miye had'in kifi da kaska kumama ni ai kinsan bancikasan bama kowa aron motana ba bankuma cika d'aukan kowa a motana ba barekuma kazamin talaka kamar wannan" tana fad'ar haka suka kyalkyale da dariya suka tafa shidai kallonsu kawai yake yana murmushi saboda yama rasa mezai cemasu,,... Juyawa sukai suka wuce sunata dariya, suna wucewa yafiddo wayarsa yai dialing nmbr na mubashir ringing d'aya yad'aga cikin sauri tareda fad'in "Allah yak'ara maka nasara ur Highness" cikin isa da k'asaita yace "kad'akko man wata mota ka kawoman sannan kazo da mai gyaran mota a d'auki wannan ta lallace" cikin girmamawa yace "angama ur Highness",,,.... Baifi 30mnts dayin wayarba saikuwa gashi yazo dawata dank'areriyar mota sabuwa gall yakarb'i key yashiga yabarshi atare da masu gyaran motar idan an gyara shi zaitafi da'ita,,,... Kai tsaye gidansa yanufa yana isa yai parking yafito sannan yawuce ciki, wani dank'areren parlor ne naga yashiga ciki yakunna fitilu sannan yazauna akan kujera 2seater ya kwantarda kansa akan hanun kujerar, ransa yakejin yana masa suya yarasa wane hukunci zaiyiwa yarinyar nan saboda shifa a ganinsa batafa isheshi fad'a ba amma yaga tana k'ok'arin ta rainasa saboda haka dolene yad'auki mataki akanta dolene yamata hukuncinda ko sunansa taji saita tsorata bare kuma taga fuskarsa,,,.... Haka yaita tinanin irin hukuncinda zai mata daga k'arshe yatashi yashiga kitchen yad'akko girkinda mubashir yamasa sannan yadawo parlor yazauna,,,.... Zama yai yafara cin abincin yanaci yana tinanin MUFIDA rashin tsoro irin nata da tsiwa irin tata, mamakinta yake sosai saboda baitab'a ganin mace k'aramar yarinya mai irin shekarunta tana irin abunda takeba, yamatuk'ar mamaki rana ta farko data d'aga hanu tamaresa abunda ko amafarki baitab'a tinanin wata y'a mace zata iya masaba,,.... Shi yakasance namiji miskili sosai bamai yawan magana ba hatta k'anensa tsoronsa suke mahaifiyarsa kullum cikin yimasa fad'a take akan miskilancinsa wasu har cewa suke wai mugun raine dashi ko dariya bayayi gashi kuma baya d'aukan raini agun kowa k'anensa dasun masa laifi yake bulalesu hakan yasa suke mugun tsoronsa amma wai yau shine wannan k'aramar yarinyar takeyiwa haka kuma batareda ya hukuntataba to wai meyasa haka ne why....? yatambayi kansa,,,... Da wannan tinanin yagama cin abincin sannan yawuce bedroom d'insa, kayansa yacire yawuce bathroom yai wanka sannan yafito yasauya kaya,,,.... A b'angarenta kuwa suna wucewa suka shiga motocinsu suka wuce izuwa gida saboda yau agajiye suke bazasu fita yawoba gakuma exam data matso saboda haka yanzu dole surage yawo sufara karatu...... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 9/10*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Daisarsu kai tsaye tawuce bedroom tacire kayanta tawuce bathroom domin yin wanka, bayan tai wanka sannan tadaura alwala tad'auro towel tafito,,,... Mai tashafa sannan tasaka tirarukanta masu dad'in k'amshi, bayana tagama sannan tasaka wata doguwar jallabiya bak'a tareda hijab tashimfid'a sallaya takabbarta sallar magrib, bayan tagama bata tashiba tad'akko Qur'an tafara karanta suratul kwasas,,... Saida lokacin sallar isha yai sannan tarufe Qur'an ta tashi takabbara sallar isha, bayan tai sallar isha sannan tai shafa'i da witiri tasallame, bayan tagama sannan ta tashi tacire kayan jikinta tad'akko kayan bacci tasaka tafita parlor,,,.... Koda tafita ta tadda mubina da munira suna kallon TV kitchen tawuce tadibo abinci sannan tadawo parlor tazuna tafara ci, sunjima sosai a parlor suna kallo daga bisani itadai MUFIDA tawuce d'aki tad'akko littafanta tafara karatu kasancewar dama al'adartace matuk'ar zasu fara exam tofa batawani baccin kirki, sai kusan 4am sannan ta kwanta,,,.... Washe gari tin 6am suka farka nan sukai sallar asuba sannan suka fara shirin zuwa school, yauma kamar jiya tariga kowa fita kasancewar mubina ce zata had'a break kuma tasan halinta sarai agun cin break d'in idan batai a hankaliba saisubata lokaci suna masifa shiyasa kawai tafice abunta,,.... Tana isa school kai tsaye tawuce gunda take parking taje tai parking tayi zaton yauma zata cimma motarsa amma saitaga akasin hakan aikwa nan taita dariya, bayan tai parking sannan tafito tareda saka glass d'inta cikin wani irin salo tarufe motarta sannan tafara tafiya cikin salo da kwarewa tamkar maijin tausayi k'asa tana tafiya ahankali,,.... Kai tsaye restaurant tawuce tai break sannan tawuce gunda suke had'uwa dasu Nusy, tana isa suka gaisa sannan suka wuce gun shan iska saboda zasufijin dad'in karatu acan,,.... Zaune suke akan wata bishiya dake cikin wajen shan iskar kamar nacewa Nusy tajuya tana juyawa kuwa saitahango MUJAHID yai parking motarsa yafito yana tafiya izuwa cikin School, dasauri ta tabo MUFIDA tanunamatashi tana dariya itama dariyar ta kyalkyale da'ita suna dariya suna tsokanarsa,,,.... Itadai Amira kallonsu kawai take saboda dama dik abunda suke batasaka kanta sosai aciki, murmushi tai takalli MUFIDA tace "hmm wallahi MUFIDA inajiyemaki tsoron wani abu akan wannan abun dakike aikatawa mutuminnan" wani mugun kallo tamata hakama Nusy,MUFIDA tace "mekike nufi kenan Amira...?" tai maganar cikin tambaya sai Amira tai murmushi sannan tace,,... "wallahi ina jiyemaki tsoron kar wannan game d'in dakukeyi tajuye wato reshe yajuye da mujiya ma'ana wasar tasauya salo" wani kallo tamata na kinma rainani wallahi ashekeke Nusy tace "wannan yana d'aya daga cikin abunda yasa bancika fad'amaki damuwata ba saboda wallahi Amira kinada matsala to bakinki yasari d'anyen kashi wallahi me MUFIDA zatayi da wannan k'azamin yaron itada manyan gyaiz kebinta bata kulasuba taya zata b'ata lokacinta ga wannan yaron",,,.... MUFIDA kuwa nantake yanayin fuskarta yasauya idanuwanta sukai ja saboda b'acin ran abunda Amira tafad'a, cikin tsintsar bacin rai tace "haba Amira wannan wace irin muguwar fatace kikeman amatsayinki na aminiyata, bantab'a tinanin haka daga garekiba amma bakomai nagode sosai saidai ina rok'on Allah daya tsareni yakuma kareni daga sharrin mugun bakinki" tana gama fad'ar haka tamik'e tsaye tawuce abunta fuuu nan itama Nusy ta tashi tana hararan Amira tabi bayan MUFIDA,, murmushi Amira tai afili tace "insha Allah wata rana saikin tina da abunda nafad'a maki kince tabbas nafad'i gaskiya" anan tacigaba da zama tana karatunta tasharesu,,,..... Yau kimanin kwana biyu kenan MUFIDA bata sake ganin MUJAHID ba acikin School, yaudai tace bara ta zaga school d'in kozata gansa amma hartai iya yawonta batagansaba nantake saitaji ba dad'i kwana biyun nan dabasuyi rigimaba, haka tawuce class tacimmasu Nusy acan,,,..... Shikuwa ashe sunfara exam ne nakammala degree shiyasa yanzu bashida zama bashida hutu any time yana karatu saboda yanda sukeshan wuya sosai agun malaman dama hausawa sunce aski idan yazo gaban goshi yafi zafi to hakane,, yaso yaso yasami lokaci d'aya yaladabtarda MUFIDA amma ina bahali karatu yahana, haka dole yahak'ura yacigaba da karatunsa yanzuma bakoda yaushe yake shigowa school d'inba sai lokacin shiga exam yayi sannan yake shigowa kuma dasun gama bayawani dad'ewa yake wucewa to wannan dalilinne yasaka MUFIDA tadaina ganinsa suka daina rigima,, su kansu y'an school d'in harsunsansu kwana biyun nan dabasugansu suna rigimaba diksai sukaji wani iri,,,..... Yau takasance Wednesday bayan sunfito daga exam saitabisu Amira gidansu gaba d'aya saisuka wuce gidan Amira, wanka suka sannan sukai sallar magrib suna gamawa suka haye gado saboda dik jikinsu ciwo yake, MUFIDA ce tadubesu tace "friends wai 2 day's nadaina ganin mr man a school bansan meyasa yadaina zuwaba gashi kuma suma sunfara exam sunma rigamu farawa saboda su sune y'an final year" Nusy tace "eh wallahi nima 2 day's nadaina ganinsa aikuwa munyi missing game d'inku wallahi sosai har y'an class naji suna fad'in 2days baku buga game ba" murmushi tai batareda tasake cewa komaiba,,,.... Amira dariya tai sannan tace "hmm mudaije zuwa ai garin ba nisa hausawa sukace iya gani iya kyalewa" tana fad'ar haka tamik'e tafita tana y'ar waka,, tsaki Nusy tai saboda tafahinci abunda take nufi itakuwa gogar sam batama fahimci inda zancemta yadosa ba,,,.... Girki Amira tamasu mai shegen dad'i suna zaune a parlor sunaci MUFIDA takalli Nusy tace "inama mr man zai samu irin wannan garar natabbta dasai taune harshensa saboda nasan baitab'a cin irin saba watakil daga kuka sai kwabe akasaba ci agida" Nusy kyakyalewa tai da dariya tace "kai feedom wallahi bakida dama" tabata hanu suka tafa itada Amira kallonsu kawai take batace dasu k'ala ba har suka gama takwashe kayan takai kitchen tawanke sannan tadawo tad'auki notebook d'inta tafara karatu,,,.... Suma karatun suke amma time by time dik sun tsokani MUJAHID suyita kyalkyala dariya, dahaka har lokacin baccinsu yai suka wuce bedroom suka kwanta,,,.... Zaune suka acikin wani d'aki akan wani gado mai haske sosai, da gadon da d'akin dik haskene dasu sosai tamkar hasken farinwata acikin sararin samaniya, suma kayan dake jikinsu fararene sosai, kwance take akan cinyoyinsa yana shafa kanta cikin fara'ah,,,.... D'agowa tai tana murmushi tace "mr man dan inaso kaman wani alk'awari" murmushi yai tareda shafa fuskarta cikin k'auna yace "wanne alk'awarine smolle baby fad'a yanzu namaki shi" matsowa tai dab dashi tad'ora kanta akan shoulder d'insa sannan tace cikin wata iriyar murya mai taushi,,.... "inaso dan Allah kaman alk'awarin bazaka tab'a barinaba har abada" murmushi yai harya bud'e baki zaiyi magana saigawasu mutane sunzo cikin fararen kaya suka janyeta daga jikinsa sannan suka daukesa suka wuce, kiran sunanta yake MUFIDA MUFIDA yana mik'o hanunsa alamar tazo itama tana kiran sunansa MUJAHID MUJAHID cikin murya mai karfi tana mik'a hanunta alamar kar yabarta, dahaka akacigaba da tafiya dashi har suka bace tabar hangosu,,.... Tana waigawa bayanta saikuma taga fuskarsa tadak'arfi tafarka tareda kiran sunansa cikin murya mai sauti, "MUJAHIIIIIID.....!!!" dak'arfi suma suka farka a firgice saisuka ganta a zaune tai zufa jikinta sai rawa yake, tana ganin sun farka saita rungume Amira tareda fashewa da kuka,,,.... Addu'oi Amira tadinga tofamata har tad'an yi shuru jikinta yadaina karkarwa sannan tajanyota tasharemata zufanda yake zuba a fuskarta sannan tarik'ata suka koma suka kwanta saidai bacci k'auracemasu yai kowannensu da abunda yake sakawa acikin zuciyarsa,,,.... Azuciyar Nusy cike take da mamaki to me hakan yake nufi MUFIDA tai mafarkin MUJAHID lallai kuwa akwai jan aiki agabansu,, Amira kuwa batawani yi mamakiba saboda dama tasan hakan zata iya faruwa saboda Amira tafisu shekaru hakan yasa dole tafisu sanin me duniya take ciki,,,... MUFIDA kuwa har safiya ta waye batasake yin bacci ba zuciyarta sai sake sake take mata akan abunda tagani acikin mafarkinta kaddai abunda Amira tafad'a ne yake nema yazama gaskiya kai ina hakan bazai tab'a yiwuwaba wallahi dole tai gaggawar kawarda wannan zancen daga zuciyarta, dahaka har asuba tai suka tashi domin yin sallah suyi shirin fita school,,,.... Sallah sukayi sannan suka shiga kitchen suka had'a breakfast sannan suka fito, bayan sunyi break sannan suka koma ciki sukai wanka suka shirya sannan suka fito izuwa school,, har suka fito ba wanda yayi maganar abunda yafaru jiya saboda daga Amira har Nusy tsoron suke suyi maganar kada MUFIDA tanemi ta had'iyesu saboda sunsan halinta,,,.... Har suka iso School tai parking bawani mai mostin kirki acikinsu musamman ita gogar datakejin jikinta dik ba dad'i kasala ga danga diksun mata yawa aciki,,,.... Yauma haka tawuni tana raba idanu kozata hango MUJAHID amma shuru ko motarsa bata hangoba bare shi, harsukagama zana exam suka fito suka wuce bata gansaba saitaji dik ba dad'i a kwana biyun nan dabata gansa sukayi rigima ba, haka suka wuce gida batada wani kuzari sosai......... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 11/12*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Zaune yake ak'asa cikin makeken parlon sa ga tarin litattafai agabansa yad'aga kansa sama yad'ora hanunsa d'aya akansa d'aya kuma akan hanun kujera,,... Rigimarda suke da MUFIDA ce yake tinawa itace take dawomasa tana masa yawo acikin kwakwalwa, d'ank'aramin bakinta yake hangowa yanda take tujayasa tana masa masifa,, wani k'ayataccen murmushi yai yace "hmm smole baby kenan",,.... Cigaba yake da tino dik irin rigimarda sukai tin ranarda ta maresa har ranar k'arshe data fasa masa taya tad'auka baisan itace tayiba, yai zurfi sosai acikin tinanin har yakaiga baisan shigowar Rayyan da mubashir ba saida Rayyan yadafasa sannan yai firgigit yadawo hayyacinsa,,,.... Rayyan yace "haba Prince mekake tinani haka sai zuba sallama muke tin a k'ofar shigowa har muka iso kusa dakai amma dik bakajiba ka lula cikin tinani kai zurfi" murmushi kawai yai yashafa lallausar sumarsa" zama sukai sannan suka gaisa MUJAHID yakalli mubashir yace "muby inafatar ka kammala aikinka gaba d'aya" cikin girmamawa yace "eh nakammala ur Highness ga komai a rubuce cikin wannan file d'in cikakken sunanta dakuma address d'insu da garinsu" karb'an file d'in yai yaduba sannan yad'ago yace "good aikinka yayi kyau zaka iya tafiya" nan yatashi yafita,,,.... Fira suka fara a hankali shi da Rayyan suna cikin firar sai rayyan yadubesa yace "wai Prince shuru nadaina ganin mutuniyarka kundaina buga game" murmushi yai yace "ai ita tagama nata wasan yanzu nawa time ne yafara saidai kasan yanayin karatunmu naso naso wallahi na ladabtarda yarinyar nan nakoya mata hankali sadai exam tahana saidai nayiwa kaina wani alk'awari wanda nikad'ai nabarwa kaina shi" murmushi kawai rayyan yai sanna yace "gaskiya nidai naso naga k'arshen wannan game d'in naku amma nasan bazan ganiba tinda dika dika kwana nawa yarage muyi bankwana da juna, sadai ina rok'on Allah yasa wannan game d'in naku tasauya salo takoma love dan wallahi kun matuk'ar dacewa da juna Prince har kamanninku ma d'aya yanda halayyarka take itama haka tata take miskilanci dakuma jiji da kai sadai ita tafika jiji da kan zaku matuk'ar yin marching idan kuka zama masoya",,,.... Tinda yafara maganar MUJAHID kemasa wani mugun kallo har yagama, bayan yagama yakallesa yace "kagama" murmushi kawai yai sai yace "to malam plss idan kagama kafita kabarman gida tin kan nasaka afitar dakai yanzu yanzinnan" yai maganar cikin tsintsar bacin rai fuskarsa ba alamun wasa, ganin haka kuma rayyan yasan halinsa sarai hakan yasa yatashi yana murmushi yace "Allah yabaka hak'uri yarima mai jiran gado nidai nasan gaskiya nafad'a kuma inarokon Allah yasa maganata ta tabbata tazama gaskiya" binsa yai da gudu shima yafita dagudu yana kyalkyala dariya yashiga motarsa yawuce shikuma yadawo ciki yana huci kamar kumurcin maciji yana zara idanuwansa,,,.... ***** ***** Kwance take akan makeken gadonta tai shuu itakad'ai ga tarin littafai agabanta tarasa meke mata dad'i a duniya dik inda tajuya fuskarsa take gani tanamata gezau acikin idanu, tashi tai a zaune tai tagumi tana mamakin abunda ke shirin faruwa da'ita, acikin zuciyarta tace "to wai meke shirin faruwa danine ohh ni MUFIDA kardai maganar Amira ce keshirin zama gaskiya agareni son mr. Man kenan zuciyata keyi hmm tabbas inkuwa hakane ina cikin babbar matsala da tashin hankali",,,... Can kuma sai taji tsintsar tsanarda tamasa ta taso mata acikin zuciya sai tace cikin tsananin b'acin rai "kai noo wallahi bazai tab'a yiwuwaba hakan bazata tab'a kasancewa ba natsaneshi wallahi zuciyata k'arya kike bazan tab'a barin wannan abun ya zama gaskiya ba" haka taita surutai itakad'ai harta gaji takwanta bacci b'arawa batasan lokacinda yai awon gaba da'ita ba,,,.... Washe gari haka taje school jikinta dik ba walwala dik inda sukaje sai dube dube take kozata hango MUJAHID amma harsuka dawo ko walk'iyarsa bazata ganiba, hakan kuwa bak'arin k'ara sakata acikin damuwa yakeba gashi batada damar ta tambeyasa saboda aganinta hakan zubda girmanta ne da ajinta aji ita da kanta tana nemansa bayan irin cin mutunci da bala'i da musifarda tadinga masa kai ina hakan bazata tab'a kasancewa ba, hmm nikwa nace yo ina ruwan so dawani class hhh Lol,,..... Haka tawuni a school d'in amma bataga walk'iyarsa ba har suka koma gida,, su kansu mubina da munira sunga sauyi sosai ga MUFIDA a yanzu takoma tamkar wacca batada lfy idan tana tafiya kamar wacca kwai yafashewa a ciki gashi dama tafiyar ta yanga ce bare kuma yanzu, a school ma idan sunje batayin kamar yanda takeyi a da yanda take hura hanci tana d'aga kai sama kamar wata y'ar shugaban k'asa dik tadaina yanzu daga class sai restaurant sai gun hutawa saikuma gida, saidai basuda halin tambayarta abunda ke damunta saboda sanin halinta,,,.... ***** ***** ***** Kwance yake akan gadonsa yai shuu,kyakkywar fuskarta yake tinowa da d'an k'aramin bakinta yanda take juyasa idan tana rashin mutunci ji yai kamar ace tana kusa dashi yakame bakin yatsotse shi saima a yanzu yake mamakin kansa dakuma jin haushin kansa dabai damk'eta yamannata da k'irjinsa yatsotse bakin nata datake rashin mutunci da rashin kunyaba dashiba, afili yace "amma bakomai yanzuma bata b'aciba akwai sauran lokaci ai",,,.... Rayyan ne yafito daga wanka saiyajiyosa yana magana kamar acikin mafarki, tsaye yai yana kallon ikon Allah a ransa yace "yarinyar nan tana nema tazautar man da friend sai maganarta yake shikad'ai kodai yatsunduma ne wai hhh" yai dariya yace "mujedai zuwa ai garin ba nisa sannu a hankali zaka gasgata maganata",,,.... Matsowa yai kusa dashi yadafasa saiyai firgigit yadawo hayyacinsa sannan yasauke numfashi "hmm wai Prince meke damunkane kwana biyun nan nalura dik bakacikin hayyacinka nalura kwana biyun nan dik so so silent kake plss tell me what's rong with u" shuru yamasa can kuma saiya tashi yashige toilet batareda yace dashi uffan ba, murmushi rayyan yai saboda inda sabo yasaba da halin MUJAHID wannan bazai damesaba nan yacigaba da abunda yake yakyalesa tinda bayasan yafad'a masa damuwarsa idan tai wari yaji,,,... ***** ***** Abun duniya yataru yayiwa MUFIDA yawa tarasa ina zata saka kanta taji sanyi, a yanzu kam ta yarda da abunda zuciyarta take fad'a mata ta tabbar da zuciyarta tagama cika da tsintsar k'aunar MUJAHID saidai ita kanta tasan wannan babban al'amarin da zuciyarta ta rarumomata bak'aramin al'amari bane kuma tasan dole tafuskanci k'alubale akansa,,,... Zaune suke acikin wajen hutawa dake cikin school d'insu tai shuu talula acikin zurfin tinaninsa, Amira da Nusy sai shan firarsu suke amma itakam tai shuu tana ware dara daran idanuwanta tana kallo masu shigowa da masu fita acikin school d'in,,,.... Tinda suka zauna Amira takula da yanayinda MUFIDA take ciki saidai tashareta takyaleta,, tana cikin dube dube kamar ance ta waiga a gefenta na dama tana waigawa kuwa sai tai tozali da kyakkywar fuskarsa acikin wata dalleliyar mota dake shigowa cikin School d'in,,,... Dasauri tamik'e tsaye tawashe fararan hak'oranta tana dariya fuskarta d'auke da tsintsar farinciki, mamakine ya bayyana tsintsarsa a fuskokinsu ganin yanda tai kamar zautatta, gunda take kallo suma suka juya domin ganin abunda take kallo....... Ance ina shagwab'aku sosai 😅 saboda haka yanzukam nadaina maku 2pages kullum kuyi manage da wannan #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 13/14*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Ganin MUJAHID tareda Rayyan suna k'ok'arin fitowa a cikin dalleliyar motarsu yasa suka gane cewa su d'inne take kallo,, dasauri Nusy tarik'ota suka zauna cikin b'acin rai da masifa tace "haba feedom mekikeyi hakane so kike kibamu kunya ne" shuru tai takafe idanuwanta gu d'aya sai kawai sukaga kwallah sunfara zubomata daga idanu,,,.... Mamakine har yanzu cike fam a zuviyoyinsu dakuma tarin tambayoyi ga MUFIDA, ahankali tad'ago ta kallesu sannan tace "friend's ina cikin matsala ina cikin damuwa" subhanallah feedom meke faruwa dake ne...?? Nusy ta tambayeta,,,.... Shuru tai can kuma tafara magana kwallah nabin kuncenta "ina cikin matsala friend's abunda Amira tafad'a naga laifinta hadda fushi nai da'ita yau yazama gaskiya ya tabbata akaina" murmushi Amira tai saboda tini tagano kwanan zancen takuma fahimci inda yadosa, "mekenan feedom?" sake kallo nusy tai tace "Nusaiba zuciyata ta tsunduma tsundum acikin kogin k'aunar MUJAHID bansan ya akayi hakan tafaruba wallahi bansaniba" tak'arasa cikin fashewa da kuka, dasauri nusy tajanyota ta rungume tana rarrashinta,,,.... Shuru yad'an ratsa wurin sai she she kar kukan MUFIDA kake jiyowa kasancewar wurin kowa sha'anin gabansa yake yasa basuwani damuba, Amira ce tace "tin farko dakuka fara wannan rigimar naji a zuciyana akwai wani abu dazai shiga a tsakaninku shiyasa namaki magana akan ki sausauta tsana dakuma irin tarin rigimarda kika shirya kiyi da shi saboda irin haka tasha faruwa daga k'arshe saikiga ankoma dana sani" Nusy tace "yanzudai dik abar wannan zancen mufara neman mafita akan matsalarda take shirin fuskantomu" wani irin murmushi Amira tai batareda tasake cewa komaiba saidai dagani kasan akwai magana acikin bakinta tadaiyi shuru ne kawai,,,..... Yaukam basu wani jimaba suka wuce 5pm tawuce gida saboda rashin jin dad'in jikinta datake ga wani a zababben zazzab'i datakeji,,,.... ***** ***** Kwance yake akan gadonsa yad'aga kansa sama hanunsa d'aya akan kansa, yalula sosai yai zurfi acikin duniyar tinani idanuwansa sunyi jajir saboda tsananin zazzab'inda yakeji, Rayyan ne yashigo tareda mubashir dakuma wani doctor Ayman,,,.... Suna shigowa suka zauna MUJAHID yagaisa da doctor sannan likitan yafara duba lafiyarsa,, bayan y'an gwaje gwajenda yamasa sannan yahad'a injection yamasa yakuma doramasa drip saboda yalura yanada buk'atar su,,.... Saida yagama komai sannan yazauna yadubi su Rayyan yafara magana "am to nayimasa gwaje gwaje sosai bawata cuta dake damunsa kawai yawan damuwa da yawan tinani dakuma yawan zama acikin kad'aici shine yamasa yawa yakekuma nema ya haddasa masa hypotention yanzu hakama jininsa yahau yakai 70% shiyasa ma namasa wannan injection d'in saboda jinin yasauka yakoma normal but idanfa bai rage yawan damuwa da tinani ba jinin zai sake hawa zai kuma iya fin hawanda yai yanzu idan kuma hakan tafaru tofa komai zai iya faruwa wallahi saboda haka dole a kiyaye" shuru sukai suka rasa mema zasuce dakyar Rayyan yace,,,.... "Ok Thanks doctor insha Allah za'akiyaye mungode sosai" nan yahad'a kayansa yafita mubashir yabisa domin masa rakiya,, juyo da kallonsa izuwa ga MUJAHID rayyan yai cikin b'acin rai yace "kaga abunda kake nema ka janyowa kanka ko to wallahi idan baka daina wannan damuwar ba Allah saina kira mai martaba nafad'amasa" murmushi yai sannan yajuya fuskarsa yace "hmm rayyan kenan wallahi dan bakasan irin yanda nakeji acikin zuciyata bane shiyasa kake wannan maganar" murmushin gefen lebe rayyan yai saboda shifa tini yagano damuwar MUJAHID acikin zuciyarsa kuwa tsintsar farinciki ne fall saboda tini yadad'e dayiwa MUJAHID sha'awar auren MUFIDA saboda sunmatuk'ar dacewa da juna to yanzu tinda abunda yake rok'o yatabbata wato MUJAHID yatsunduma a k'aunar MUFIDA dole yayi iya yinsa domin ganin yahad'a su fatansa Allah yataimaka masa yashawo kan abun cikin sauk'i har Allah yasa aure yashiga a tsakaninsu,,,..... Saida mubashir yadawo sannan rayyan yadawo daga tinaninda yake,, bayan drip d'in yak'are aka cire sai suka had'amasa ruwan d'umi yai wanka yai sallah sannan yashirya sai rayyan yace yazo sufita domin yad'an mik'a kafa saboda yarage tinani, haka kuwa akayi bayan yasaka kaya sannan suka fita,,,.... ***** ***** Yau kimanin kwana biyu kenan MUFIDA bataje school ba hakan yasa tai missing exam's biyu, saidai su Nusy sunyi matuk'ar mamakin abunda yasa MUFIDA batazo school ba dasuka tambayi munira saita fad'amasu batada lafiya ne,,,.... Bayan sungama exam saisuka shirya suka nufi gidansu MUFIDA, koda suka isa tana cikin d'aki a kwance itakad'ai, dasauri Amira tahau kan gadon tad'agota tana tambayar abunda ke damunta, mamakine ya bayyana a fuskarta ganin wata iriyar muguwar rama da tai a y'an kwana biyunnan,,,.... Subhanallah Amira tafad'a "MUFIDA meke damunkine haka kwana biyu kikai wannan muguwar rama" bataiya cemata komaiba sai kwallah datake zubarwa daga idanuwanta masu zafin gaske, cikin tsintsar tausayi tazaunar da'ita koda tabud'e cikinta yayi tamkar babu ciki a jikinta da'alamu yunwace takeji dasauri tace "nusaiba je kitchen kihad'o mata tea mai zafi yanzi yanzinnan" nusaiba tace toh tafita da sauri,,,.... Cikin y'an mintina nusaiba tahad'o tea d'in takawo nan Amira tad'aga ta tabata, dasauri takarb'a tafara sha dikda zafinsa amma haka taita shansa saida ta shanye gaba d'aya sannan tasauke nannauyan ajiyan zuciya tareda lumshe idanuwanta,, can kamar 5mnts saita tayunk'ura gefe d'aya kan gadon nantafara shek'a aman jini, tsoro yakama su Amira sosai dasauri Amira tarik'ata taita shek'a aman jinin saida tagama sannan takamata suka wuce toilet,,,.... Wanke mata jikinta tai tabata ruwa ta kuskure bakinta sannan tarik'ota suka dawo d'akin, koda suka dawo har nusaiba tacire wannan bedsheet d'in tasaka wani, kwantar da'ita tai sannan tabud'e wardrobe tad'akko mata wata doguwar riga ta taimaka mata tacire wacca ke jikinta sannan tasaka wannan d'in,,,..... Zama tai kusa da'ita nusaiba kuma na a gefensu tarik'o hanunta d'aya cikin kulawa tace "MUFIDA waimeke damunkine....?" Amira ta tambayeta, shuru tai dakyar tabud'e bakinta tace "tin shekaranjiya damuka rabu daku a school bansake yin lafiya ba dama koda naje banajin dad'i bayan nadawo ne abun yakaru" shuru sukai bawanda yasake cewa komai,,,.... Can sai Amira tace "MUFIDA kodai har yanzu baki cire MUJAHID a rankibane?" kwallah ne sukaga sunfara gangaromata sai kawai tafashe da matsanancin kuka, bata hanataba ta kyaleta saida tai mai isarta, ahankali tafara magana cikin muryar kuka "wallahi Friend's inacikin mawuyacin hali inacikin Matsananciyar damuwa son MUJAHID nanema yazameman baraza a rayuwata nayi iya yina amma nakasa ciresa a zuciyata sonsa saima dad'a k'aruwa yake a zuciyata nakasa ciresa yafi k'arfina" tana kawowa nan tasake fashewa da sabon kukan,,.... Wani irin tausayinta ne sukaji yakamasu nusy kasa jurewa tai har saida tazubda kwallah, Amira ce tace "hak'ika nasan irin halinda kike ciki MUFIDA nasan irin rad'ad'inda kikeji saboda nima natab'a tsintar kaina acikin irin halinda kike ciki a yanzu shiyasa tin farko nafara tsoron irin wasanda kuke a tsakanink...." amanda MUFIDA tafarayi ne yakatse maganarda take,,,.... Dasauri tarik'ata takamata suka wuce toilet, abun kamar wasa sai cigaba yake aman jinin ne yanzuma take tintanayi da k'arfinta hartafara gajiyawa can kawai saita zube a jikin Amira somammiya.......... Hmm....!!! tbd rikicos inji y'an bokon k'auye 😂 lallai mufida kin taro ruwan dafa kanki da kanki, to shikuma gogan kenan shima dai yatsunduma tsundum to lallai kuwa tasu salon soyayyar kenan hhh Lol, muje zuwa reader's 🏃‍♀🏃‍♀😜 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 *αѕlm mч fαn'ѕ jíчα αnmun αвundα чαѕα nαjí dαd'í ѕσѕαí nαkumα чí fαríncíkí nαѕαmu tαввαcín mαѕσчαnα kunα вíвíчαtα ѕσѕαí, jíчα wαtα tαвíní pc tαmun gчαrα tαfαd'αmαn nαчí míѕtαkє αcíkín ruвutunα nα jíчα, índα nαcє jínín mujαhíd чαhαu чαkαí 70% míѕtαkє nє jínínmutum ídαn чαkαí 120 nє чαhαu вα 70 вα ѕαmα 120 k'αѕα kumα 90 ѕσ nαjí dαd'ín hαkαn ѕσѕαí kumα ínα gdч ѕσѕαí dα wαnnαn cσrrєctíσn d'ín, dα'αcє αnα hαkα dα αn rαgє ѕαmun kurα kurαí α ruвutu ѕhínє αmfαnín чín ѕhαrhí tαhαkαn nє mukє gαnє índα mukαí kuѕkurє, ѕσ nαjí dαd'í ѕσѕαí kumα αkσdαчαuѕhє k'σfα tα α вud'є tαkє dσmín kαrв'αn kuѕkurє nα nαgσdє ѕσѕαí thαnkѕ αlσt єr uwα* *mαmαn khαdíjα ínα gdч ѕσѕαí dα k'αunα jíчα nαgα αnвudє ѕαвσn grσup tѕíntαccíчαr mαgє fαn'ѕ 😍 nαjí dαd'ín hαkαn ѕσѕαí ínα gdч dα k'αunα αllαh чαвαr zumuncí tnх σnєcє αgαín much lσvє u dєαr*💘 _*Page 15/16*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Tsintsar tashin hankaline yak'ara bayyana a fuskar Amira, dasauri takwallawa Nusy kira a rikice tazo, tana ganin irin halinda MUFIDA take ciki hankalinta yak'ara tashi,,,.... Cikin sauri Amira tace "nusaiba wannan abun yayi zafi sosai mud'auketa mukaita asibiti kar tasamu matsala" toh nusy tace fuskarta cike da tsintsar tashin hankali,,,.... Cikin sauri suka d'auketa suka saka a motar nusy nan suka wuce a wata private hospital dake kusa dasu,, dazuwansu kuwa ana ganin irin halinda take ciki akai saurin karb'an ta domin bata taimakon gaugawa, I.C.U aka wuce da'ita kai tsaye, cikin gaugawa suka fara taimakamata domin dawo da numfashinta, tajima sosai kan numfashinta yadawo sannan suka sakamata oxygen domin taimaka mata wajen cigaba da numfashi da kyau bayan sunsakamata oxygen suka had'a wasu injection suka mata tareda d'ora mata drip a hanu d'aya d'ayan kuma jini saboda tazubarda jini sosai lokacinda take amai,,.... Acikin drip d'in ma saida suka saka wasu medicine's aciki waenda zasu taimaka mata domin tasamu k'arfin jikinta,, .... Tinda aka shiga da'ita d'akin Amira takira munira a waya tashaidamata halinda MUFIDA take ciki hakama mubina takirata ta fad'a mata amma saitai kamar bata damuba tad'aga kafad'a irin ko'ajikinta dinnan,, munira kuwa suna gama exam bako tsattsayawa tahawo taxi tazo hospital d'in, ganin dak'in da akace MUFIDA take ciki dakuma ganin yanayin fuskokinsu Amira yasa hankalinta yak'ara tashi saita fashe da kuka saida Amira tajanyota jikinta ta rungume tana rarrashinta,,,.... Saikusan 4pm sannan akamasu izinin suganta koda suka shiga kuwa har yanzu bacci take oxygen yana a hancinta hannayenta dika biyun sanye da jini dakuma ruwan jiki, cikin tsintsar tausayi sukai zaune suna jiran farkawarta munira sai kuka take,,,.... Around 6:30pm bayan sunyi sallar magrib Amira na zaune munira da nusy sunje siyomasu abinci, ahankali tafara juya fuskarta tana karanto kalimatush shahada tana bud'e idanuwanta, dasauri Amira ta taso cikin murmushi tazo kusa da'ita, bayan tabud'e idanuwanta Amira tace "sannu MUFIDA" tad'aga mata kai yunk'urin tashi tai sai takasa Amira tai saurin rik'eta saigasu munira sundawo, dasauri sukayo gunta cikin fara'a sunamata sannu ta amsa nan munira taje tashaidawa doctor farkawar ta,,,.... Atare suka shigo nan yafara y'an gwaje gwajenta yacire mata drip d'inda yak'are saura jini sannan yasake mata wasu injection sannan yajuyo garesu "to Alhmdllh komai yazo da sauk'i yanzu sab'anin d'azu jininta yadawo normal sab'anin d'azu dayahau sosai wanda hawarda yaine ma yai sanadinda take aman jinin,, dik waennan matsalolin dasuka faru gareta sunfaru ne a sanadin tention d'inda yamata over damuwa yawan tinani gakuma saka abu a ranta wanda yake k'ara haifarmata da damuwa dakuma yawan tinani, zaman kad'aici yana bada babbar gudumawa wajen wanzuwar yawan tinani dakuma shiga damuwa, damuwa da yawan tinani shike kawo hawan jini wanda idan jinin mutum bayada k'arfi sosai saiyafara aman jini kokuma yafad'i b'arin jikinsa yamutu yadawo baya aiki wato paraliasation mutuwar b'arin jiki d'aya, so gaskiya bazan b'oye makuba tana gab da kamuwa da ciwon hawan jini wato hypotention matuk'ar jininta yasake irin wannan hawar da yai to komaima zai iya faruwa so saboda haka dole a kiyaye tadaina shiga damuwa da yawan tinani saboda gujewa matsala domin kuma kariyar lafiyarki Allah yabaki lafiya" dakyar suka iya amsawa da ameen saboda dik jikinsu yamutu sosai,,,.... Bayan yafita norse taciremata oxygen da jinin da aka doramata yak'are, brush tai tawanke bakinta sannan suka had'a mata tea tasha bayan tasha sannan akabata magani tasha takwanta, bayan ta kwanta suma sukaci abinci sannan sukai sallar isha,,,.... Suna zaune sai Amira tad'auki phone d'in MUFIDA takira PC d'insu koda yad'aga cikin farinciki yad'aga wayar azatonsa itace gogar saboda kullum saidai yakirata ko plss call me bata masa saikuma gashi yanzu yaga kiranta, bayan yad'aga tareda rangad'a mata sallama had'e da kiranta da sunanda yasaba kiranta wato baby,,,.... Dasauri Amira tai saurin katseshi da "sir barka da dare nice Amira Nasir Aji k'awar MUFIDA nakira ne nafad'a ma halinda MUFIDA take ciki a yanzu haka tana a private hospital dake kusa da School dinmu" bayan tagama fad'a masa yace "subhanallah ok ok ganinan zuwa" saiya kashe wayar, kallonta MUFIDA tai tace "meyasa kika kirasa da wayana Amira kinfasan banasan hakan bana sonsa haka kuma bana san kiransa a wayana kuma bana son komai nasa" murmushi Amira tai tace "nayi hakan ne saboda wata manufa, kinsan kinyi loosing exam's biyu yanzukuma gaki kwance akan gadon asibiti kinga ko gobe bazaki iya zuwa School ba so nasan idan yazo dik yanda za'ayi zaiyi saboda yaga kin rubutasu" murmushi kawai tawai batasake cewa komaiba,,,.... Haka kuwa akayi bayan yazo yamata sannu tareda kawo kayan jinya sai yace badamuwa insha Allah zata rubutasu tai masa godiya su Amira ma sukamasa,, washe gari saida suka shirya komai tai wanka taci abinci tai sallah sannan suka fita suka barta tareda norse, lokacin exam nayi saiga malaman School d'insu da jamian tsaro har uku sunzo anan aka bata Question's paper ta karb'a da laptop tai exam d'in tagama sannan tai submitting suka wuce,, saida tai kwana biyu anamata haka aranar na uku ne aka sallameta suka koma gida,,,.... A kwana biyunda tai Amira da nusy sunyi matuk'ar k'ok'ari sun nunamata su aminaine nagari dan ko y'ar uwarta batai mata abunda sukaimata ba, tin ranar farko da mubina taje batasake zuwaba shima bawani jimawa taiba tawuce abunta, munira kuwa dik abunda akai atare da'ita, acikin kwanakin sunyi matuk'ar k'ok'ari wajen ganin sun sakata acikin nishad'i saisuyita mata fira mai cike da barkwanci taita dariya suna nishad'i dikdan kawai tad'an samu tarage damuwa kuma Alhmdllh tasamu sauk'i sosai saidai tarame sosai daman bawani k'iba ne da'ita ba bare kuma yanzu datai ciwo,,... ***** ***** Yau kimanin kwana biyu kenan da dawowarta daga hospital taji sauk'i saidai har yanzu takasa daina tinanin MUJAHID dik lokacinda tazauna itakad'ai to zaka ganta tai tagumi tana tinani ko tai shuu kamar mara lafiya,,,,.... Zaune take itakad'ai akan kujera cikin class saigasu Amira sunshigo, fira sukad'anyi kan lokacin shiga exam yayi, bayan sunyi exam sungama suka wuce restaurant domin cin abinci,,,.... Bayan sungama sai suka tashi domin sud'an mik'a kafa anan acikin School d'in,, suna cikin zagayawa saisuka hango MUJAHID da Rayyan suna tafiya suna fira sai dariya suke suna wasa da'alamu sunajin dad'in firarsu,,,.... Tsaye tai tadazk'are anan tai tagumi tana kallonsa tana murmushi kamar yanda shima yake murmushin saikuma kawai taji kwallah nazubomata, nusy ce tai saurin rik'o hanunta tajuyo da'ita gefe d'aya lokacinda sukazo zasu wuce ta gefensu kusa dasu karsugane sune suke kalla, saida suka wuce tai saurin kwace hanunta tajuya tana kallon bayansa, wani irin kyau taga yak'ara mata saidai taga yarame sosai kamar wanda yakwanta jinya, murmushi take sosai har fararan hak'oranta suna bayyana saidai kuma kwallah nazuba daga idanuwanta,,,.... Tsintsar tausayinta ne yamamaye zuciyoyinsu nusy tace "MUFIDA kiman izini naje na bayyana soyayyarki a gun masoyink...." bakinta da MUFIDA tai saurin rufewa ne yahanamata k'arasa maganarta tace "hakan bazata tab'a faruwaba nusaiba koda kuwa sonsa zaima ajalina amma bazan tab'a iya tinkaransa nafad'amasa cewar ina sonsa ba koda kuwa sonsa ne zaizamto ajalina abunda kawai nake nema agareku amatsayinku na aminaina shine kucigaba da tayani da addu'a Allah yarageman zafin k'aunarsa acikin zuciyata yakuma bani juriyar cigaba da b'oye k'aunarsa har izuwa lokacinda rai zaiyi halinsa amma fa bazan tab'a iya tinkaransa nafad'a masa ina sonsa ba" janyota nusy tai tarungume cikin tsintsar tausayinta,,,.... Kasa yin yawon sukai kawai suka wuce izuwa gida,,... ********* Yau takasance Thursday ranarda suka kammala zana exam y'an class d'insu MUJAHID sunfito sai murna suke suna nuna tsintsar farincikinsu da Allah yanuna masu wannan ranar dasuka kammala degree d'insu,,,.... Hamma faruk na gefe d'aya tareda abokanansa dasu MUFIDA suna tayasa murna, acan wani gu tahangosa zaune shikadai yana danne danne phone nasa, wani irin murmushi ne yakub'e ce mata batareda sanintaba saikuma tai sauri tajuya kar yaganta,,,... Yana a zaune saiga Rayyan yazo fuskarsa dikta baci da kala wacca sukaita shafawa jikinsu, murmushi yai tareda zama sannan yace "MUJAHID gafa y'ar gidanka nan smole baby a kusa dakai mezai hana kasameta kafad'amata sak'on zuciyarka saboda wannan itace damar k'arshe agareka idan kabari ta kub'cemaka to bazaka sake samun irintaba" murmushi yai sannan yace "aikuwa saidai ta kub'ceman amma bazan tab'a aikata abunda kaceba" shuru rayyan yai yayi tagumi yana kallonsa shi tinda yake a rayuwa baitab'a ganin miskilin mutum kamar MUJAHID ba, yanda yai abun saima yabama MUJAHID dariya yai dariya yamik'e tsaye tareda buga shoulder d'insa irindai yanda gyaiz sukeyiwa junansu yawuce abunsa,,,... Kallo rayyan yabisa dashi can saikawai wata dabarar tafadowa rayyan, dasauri yatashi yaje yanemo paper d'aya da ink yazauna yafara tsara letter irin wacca ada maza keyi idan namiji zai fara neman tayin soyayyar mace yakuma fad'a mata cewar yana sonta,,,.... Saida yatsarata tsab harda kalaman soyayya masu dad'in gaske masu sanya zuciya tai taushi sannan yalinketa yasaka acikin wani gu mai kyan gaske yahad'a da flower red colour had'e da zobe na zinare mai shegen kyau yai murmushi sannan yatashi yawuce,,,.... Wajen yacika sosai sai farinciki da murna suke, nan yakutsa yafara neman MUFIDA saidai ina iya ganinsa yaduba bai gantaba, can kawai saiya hango mubina tareda k'awayenta saiyaje gunta yamasu sallama suka amsa sannan yace dan Allah tad'an bashi 10 mnts yanaso yai magana da'ita nan tace ba komai suka keb'e,,,... Bayan sun keb'e yamata bayanin abunda yakeso tamasa tace ai bakomai saiya bata yace takaiwa MUFIDA MUJAHID ne yace abata, karb'a tai a fili tana murmushi amma a cikin zuciyarta tsintsar bak'inciki ne da haushi dakuma takaici, bayan takarb'a yamata godiya yawuce........... *ina buk'atar addu'oin ku wlh banida lfy sosai kilama bazanyi tyaiping gobeba*😔 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚   _*Page 17/18*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Wani mugun tsaki tai tareda binsa da harara, k'awayentane suka k'araso kusa da'ita, bud'e takardar tai tafara karanta abunda ke k'unshe acikinta saida suka karanta komai tabuga wani mugun tsaki zuciyarta namata kuna tace "aikin banza aikin wofi to sak'on bazaije guntaba bare har taji dad'i tayi farinciki" sai kawai tayaga takardar tayaga flower d'in shikuma zoben tabud'e jakarta tasakashi acikin,,.... Hmm wallahi sunma rainamaki wayoi wato kece y'ar aikensu ko yafa kamata kifara d'aukan mataki akan yarinyar nan ki nunamasu kemafa big lady ce. cewar anisa k'awar mubina, "eh wallahi dan daga MUFIDA har k'awayen nata sunmugun rainaki" inji najma k'awar mubina,, wani mugun murmushi mubina tai tace "karku damu lady's nakusa kawo k'arshen wannan iskancin nasu domin nafara gano sirrin abun wato yanzu dai gaba d'aya MUFIDA taluuuula acikin kogin soyayyar d'an samrayi MUJAHID" tai maganar cikin kyalkyalewa dawata muguwar dariya suma k'awayen nata suka kyalkyale da  dariyar "so kunga nasami makamin da zanyi yak'i da MUFIDA" of course my k'awa muk'arasa gida domin sanin yanda zamu tsara abun. cewar najma nan suka wuce izuwa gidansu mubina,,,.... Rayyan nabata yawuce suka cigaba da celebrating d'insu,,".... Around 4pm akafara gudanarda shagalin bikinsu MUJAHID domin tayasu murnar kammala karatunsu, cikin shiga mai kyan gaske ta alfarma MUJAHID da rayyan sukashigo acikin k'aton holl d'inda ake gudanarda shagalin sanye da graduation gown, tamasu kyau sosai idan kagansu kai kace jinin Arab's ne sak kirarsu da siffarsu kamanninsu gaba d'aya na arab's ne musamman MUJAHID,,,.... Bayan manyan bak'i professers da dai sauran manyan shuwagabannin k'asar sunzo sai akafara gudanarda bikin, anjinjinawa shugaban makarantar sosai irin namijin k'ok'arin da yake wajen ganin ansamu cigaba ga d'alibbai hakama d'aliban anjinjinamasu sosai saboda irin jajircewarda suke wajen karatu domin fitowa da result mai kyau, bayan nan sai akabada kyaututtuka ga gwarazan d'alibbai wanda hadda MUJAHID aciki yakarb'i kusan kyaututtuka uku da kyautar littafai guda biyar waenda wani professor yarubutu, rayyan ma yakarb'a, bayan angama sannan d'aliban suka fara nasu shagalin,,,..... A can gefe d'aya MUJAHID yahango MUFIDA tareda k'annenta da hamman su cikin wata iriyar shiga mai d'aukan hankali, tai masifar yin kyau Arabian gown ce ajikinta tai rolling da veal d'in rigar k'afafuwanta sanye da wasu hills shues d'an k'aramin bakinta yasha janbaki red color,  dariya take sosai fararan hak'oranta sai bayyana suke dimples d'inta sai lotsawa yake, murmushi yai yashafa sumarsa saboda wani irin shauk'i dayaji jiyake kamar yaje yarungumeta yafara tsotsar lips d'inta gasu pink sunsha janbaki gwanin birgewa da d'aukan hankali, saidai ina girman kai bazai bariba hhhh Lol,,,"...     Saikusan 6pm sannan aka gama akai pic's domin tarihi sannan kowa yanemi yafiyar d'an uwansa aka watse,,.... Zaune yake akan gado yai shuu yad'ora kansa akan pillow yana kallon sama mubashir na harhad'a masu kayansu, rayyan ne yashigo d'auke da jakar takalman MUJAHID,,,.... D'ayar jakar takalmansa yajanyo yasakasu aciki sannan yacigaba da taya mubashir, har suka kammala had'a komai baisanma rayyan yashigo d'akinba saida yatab'a shoulder d'insa sannan yai firgigit yadawo daga duniyar tinaninda ya lula, murmushi yai yashafa sumarsa yatashi yawuce toilet, binsa da kallo rayyan yai batareda yace komaiba yafita,,,.... Washe gari tin 6:30pm basu sake kwanciya ba, bayan sunshirya sannan suka fito sukai breakfast, sunacikin cin abinci rayyan yadubesa yace "prince yau itace damarka ta k'arshe karka bari ta kufcemaka" shuru yai nayan wasu second's kan yace "ban fahinci inda zancenka ya dosa ba" wani kallo rayyan yamasa na mamaki shikam yana mamakin hali irinna MUJAHID kana suma kana farfadowa akan abu amma kuma saboda girman kai ka kasa samarwa kanka wannan abun,,,.... "Hmm ina nufin kaje kasanarda MUFIDA kanasonta" Murmushi yai yahad'iye ruwan tea d'inda yakurba sannan yakallesa yace "rayyan kenan ayanzukam tabbas na tabbatar zuciyata tariga  takamu da son smole baby saidai kasani bazan tab'a tinkararta na fad'amata ina sonta ba wannan maganace dana fad'a a baya yanzu kuma nasake maimaitawa, zan iya hak'uri nacigaba da binne sonta acikin zuciyata nakuma cigaba da rok'on Allah daya mantar dani k'aunarta yacire man ita acikin zuciyata amma bazan tab'a furtamata kalmar so ba koda kuwa son natane zaizamo ajalina" kallonsa rayyan da mubashir keyi har yagama maganarsa,,,.... Nannauyan numfashi rayyan yasauke hakama mubashir suna jinjina girman wannan al'amarin dandai tinda suke basu tab'a ganin irin saba basukuma san mezasuyi akaiba, saidai fa har yanzu k'udurinda rayyan yai bai mantaba yakuma d'auki alk'awarin cikasa kodon ya jadadda k'arfin abotakarsa da MUJAHID,,,"....          Haka suka kammala cin abincin batareda kowa yasake cewa uffan ba, bayan sungama sannan suka kwashi kaya suka saka acikin mota sannan suka fito aka rufe gidan sukabama gateman Key's tareda masa bankwana sannan suka shiga mota rayyan yajasu suka kama hanyar airport  kasancewar flyt d'in 10am zasubi,,,.....               *****  ***** Munira da Amira ce zaune akan dining suna break itakuma tana kan kujerar parlor a zaune tai shuu tak'urawa littafe idanu,, nusaiba ce tashigo da gudu suna ganin yanayinda tashigo bako sallama saisuka taso da sauri sukayo gunta,,,.... Cikin haki tafara magana "ga MUJAHID can nagani a airport suna jiran flyt d'insu ya'iso yanzu munje raka yayan k'awata nagansa shi da abokinnan nasa, MUFIDA dan Allah kitashi muje kibayyana masa sak'on zuciyarki kokuma kimana izini muje musanardashi"  wasu irin zafafan kwallah ne suka zubomata a lokaci d'aya tareda murmushi mai zafin gaske "ahalin yanzu inaji ajikina tabbas narasa mr man har abada soyayyarsa takusa tazama tarihi agareni zancigaba da b'oye ta acikin zuciyata inkumayi k'ok'arin binneta saidai na tabbata aduniya zuciyata bazata tab'a son wani d'a namiji a duniya kamar mr man ba koda kuwa shine number 1 acikin masu kud'in dik duniya kuma koda shine yafi kowa kyau a duniya"  juyowa tai takalli nusy tai murmushi sannan tace "nusaiba tabbas ku k'awayene nagari masu damuwa da damuwar wani amma nusaiba kiyi hak'uri wallahi  bazan iya tinkarar mr man nafad'a masa ina sonsaba i can't i can't nusaib...a"  saitafashe da matsanancin kuka mai tsintsar ban tausayi mai raunana zuciyar mai karatu,,,".... Carkey Amira tad'auka afusace takalli nusy tace "tashi muje nusaiba"  nan nusy ta tashi munira ma ta tashi suka fita suka barta kwance akan kujera,,,.... Kai tsaye airport d'in suka nufa cikin sauri Amira sai gudu take sosai da motar, suna isa sukai parking suka fito da sauri nusy tajasu izuwa gunda taga MUJAHID da rayyan da mubashir zaune saidai kash koda suka isa basugansuba suntashi,,,".... Tsaye sukai suna dube dube nusy tad'ora hanunta d'aya a goshinta d'aya kuma tarik'e k'ugunta saboda damuwar da take ciki, Amira tadubesu tace "inaga mushiga ciki muduba watakil suna ciki saboda sai 10am jirgi zai d'aga kamar yanda naga sun rubuta acan"  tanunamasu wanu k'aton allo fari da akai rubutu akansa,,,".... Wucewa sukai ciki suka fara dube duben inda zasu hangosa, sunkai kimanin 30mnts suna zaga wajen harsuka gaji sukai tsaye kusa da wasu jamian tsaro dake kula da wajen,,,.... Can kamar ance nusy ta waiga tana waigawa kuwa tahangosu suna tafiya izuwa gun flyt yasakko domin sushiga suwuce, dasauri tajuya tacewa su Amira "Amira gayacan zasu shiga jirgi" dasauri harda gudu suka kama hanyar zuwa gunsu......... *kuyi manage da wannan 😍 kunsan bangama warwarewa ba* #/Vote #/Share #/Comment '''AUFANA for life '''   *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 19/20*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Dasauri harda gudu suka kama hanyar zuwa gunsu saidai kash suna kaiwa dai dai wajen masu tsaron hanyoyi saisuka taresu suka hanamasu wucewa saboda dokace bawanda yake wucewa daga nan zuwa gun flyt sai waenda zasu shiga jirgin,,,.... Cikin magiya nusy tafara masu magana "pleace dan Allah kuyi hak'uri kubarmu mushiga gun yayanmu zamuje plss" kallonsu yai d'ayan yace "ina card's d'inku" kallon juna sukai nusy tace "kaga a uzurce muke wlh bamuda card's plss kubarmu muje" bindiga suka fiddo cikin masifa suka nunasu sukace "idan bakubar nan ba zamu harbeku wlh kokuma mukaiku station d'inmu" badan sunsoba haka sukabar wajen suna kallonsu MUJAHID har suka shige jirgi suka d'aga suka bar wajen,,,.... Wani naushi nusy takaiwa iska tareda fad'in "ohhh...!!!shettt" munira kuwa ji take kamar tai kuka tsabar takaici Amira kuwa shuru kawai tai tajuya sukabar wajen,,"..... Saida sukai ban kwana da juna cikin fara'a sannan yashiga jirgin shi da mubashir, saida jirginsu yad'aga sannan rayyan yawuce izuwa gidansa yana kewar amininsa,,,..... Har jirginsu yabar k'asar UGANDA MUJAHID nakallon k'asa ji yake kamar yai tsuntsu yaje yad'akko MUFIDA sutafi atare saidai ina bahalin yin hakan,,".... Acikin mota suna tafiya kowa yai shuu zuciyoyinsu cike da takaici da b'acin rai, koda suka isa gida tana kwance akan kujera tai shuu mubina na gefenta tana danne dannen system, suna shigowa ta tashi dasauri tana kallonsu, a yanayinda taga fuskokinsu dakuma irin yanayinda suka shigo dashi shine ya tabbatarmata da amsarda take nufin tambayarsu ma'ana ba'adaceba,,,.... Wani murmushi tai wanda yafi kuka zafi tace "baku gansaba ko bakugansaba dama nasan bazaku gansaba shikenan narasa mr man narasashi narasashi har abad....a" tafashe da matsanancin kuka maicike daban tausayi munira da nusy ma kukan sukeyi munira tazo tarungumeta tana rarrashinta, wani mugun kallo mubina kebinsu dashi can kawai tad'auki earpiece tasaka a kunnenta sannan tamik'e tsaye tana waka tawuce abunta,,,"... Kallo kawai suka bita dashi basuce mata uffan ba, sunjima acikin wannan halin daga k'arshe nusy da Amira suka fita suka wuce munira taja MUBINA suka shige ciki, wanka sukai suka sauya kaya sannan munira tabama MUBINA maganinta tasha takwanta,,,,".... Washe gari around 8am suka gama shiri tsab, zaune take akan gado tad'ora hanunta a kanta tai shuuu idanuwanta suna kallon sama, mubina ce tashigo rik'e da akwatinta a hanu tana yatsine fuska tace "hamma yace kufito muwuce gashican acikin mota yana jiranmu" tana gama fad'ar hakan tai gaba abunta itako munira ko k'ala batace da'ita ba MUFIDA kuwa dama talula a duniyar tinani, bayan munira tagama komai tai rolling da veal d'in rigarta saitazo ta dafa shoulder d'inta dak'arfi tadawo hayyacinta cikin murmushi munira tace "am sorry big aunt hamma yafito yana jiranmu" murmushi tai tashafa fuskarta sannan tasakko tasaka takalmanta taje gun mirror tai rolling na veal d'in rigarta kasancewar kaya iri d'aya suka saka ita da munira Arabian gown red color,,,,..... Bayan tagama sannan tad'auki jakarta da phone nata da jakar takalmansu suka fita, suna fita saigasu Amira nan suka rungume juna sannan sukai bankwana suka rakasu har gun mota,saida suka shiga suka wuce sannan su Amira suka wuce kasancewar su sai gobe zasu wuce,, suna isa airport basu wani dad'eba jirginsu yad'aga izuwa gida Nigeria,,,.... *KEBBI CITY.....* 1pm dot jirgunsu yasauka a katafaren filin jirginnan mai suna AHMADU BELLO INTERNATIONAL AIRPORT BIRNIN KEBBI, KEBBI STATE, suna fitowa saiga bodyguard's d'insu sun iso suka karb'i kayansu sannan suka wuce, wasu galla gallan motocine nahango bak'ak'e wulik sai shining, tinda suka sakko MUFIDA tafiddo glass d'inta no respect tasaka, suna isa aka bud'e masu murfin mota suka shiga ga jamian tsaro gabansu da bayansu,,.... Kai tsaye katafaren gidansu dake G.R.A birnin kebbi aka wuce dasu MUFIDA sai raba ido take tana kallon waje tana shak'ar daddad'an iska mai sanyi, suna isa gateman yabud'e gate aka danna hancin motocin aciki, suna tsayawa akai saurin zowa aka bud'e masu murfin suka fito sannan jamian tsaro sai take masu baya suke har suka isa k'ofar shiga babban parlor sannan suka koma sukuma suke wuce ciki,,,..... Suna shiga cikin parlon saisukaga mutanen gidan ashe surprising nasune akeso ayi, dariya suka kwashe da'ita gaba d'aya dadyn su yazo yana fad'in "wlcm back my lovely daughters" tana murmushi taje cikin shagwab'a tashige jikin dadyn ta shima yana murmushi yarungumeta yana fad'in "ohhh my sweetheart i really miss u so much" tace "mee too my dad" momy ce tamatso tareda ammin su da yakumbon su da matar k'anen dady dakuma mahaifiyar hamma faruk da k'annensa sukazo sunamasu barka da dawowa,,,.... Wani irin takaici mubina taji yatirniketa yanda dady ke nunamasu bam banci a fili tsakaninsu batama jira komaiba tawuce ciki batareda ta damu da mutanendake cikin parlon ba, hakama momy dan kawai akwai mutane acikin parlon ne shiyasa takyalesu,, munira kuwa murmushi take sosai itama taje tashige jikin dady yahadasu ya rungume tareda sumbatarsu a goshi,,"... Bayan angama masu barka da dawowa sannan suka wuce ciki domin su huta,,,"... Wanka sukayi suka sauya kaya izuwa material Blue color, 2am dot kowa yahad'u lambu domin yin launched, girke girke ne akayi kala kala masu matuk'ar birgewa da dad'i ma'aikatan gidan sai hidima suke, bayan angama had'a komai sannan aka zauna akafara launched d'in,,,".... Kowa sai faraa yake ana wasa da dariya ana raha da barkwanci amma banda mubina, MUFIDA nakusa da dady munira ma na gefensa hamma faruk na kusa da MUFIDA sai kallonta yake yana janta da fira itakuma ko kallonsa batayi hankalinta sam baya garesa, batareda angama launched d'in ba mubina tabar wajen momy nakallonta amma batace da'ita uffan ba har saida aka gama sannan tabi bayanta,, MUFIDA kuma bayan angama launched d'in MUJAHID yad'aukesu suka fita yawo, wani katafaren gun hutawa da shak'atawa dakuma holewa yakaisu mai suna PLUS CENTER sukaci kayan maku lashe sukayi kallon halittun daji sannan suka shak'ata,,,.... Zaune take a gefen gado zuciyarta sai zafi take mata saboda tsintsar b'acin rai, momy ce tashigo tazauna gefenta sannan takalleta tace "mubina nafad'amaki kidaina saka kanki acikin damuwa kada kijawa kanki wata matsala" d'ago da jajayen idanuwanta tai takalli momy tace "haba momy meyasa bazan damuba bayan kema dakanki kina ganin yanda dady ke nunamana bam banci a fili tamkar mu ba y'ay'ansa bane itakad'ai ce y'ar sa plss momy kifad'aman wai kodai dady bashine mahaifinmuba" dasauri momy tace "kiyi gaggawar fitarda wannan banzan tinani acikin zuciyarki vice shine ubanku shine yahaifeku kawaidai banzan raayinsa ne yasa yake nunamaku haka kuma ki kwantarda hankalinki insha Allah zai daina kinji ko" numfashi tasauke sannan tace "hmm momy kenan wannan matsalar batin yanzu muke fama da'ita ba a gidannan bana tinanin dady zai daina abunda yake saidai kisani wallahi bazan cigaba da jurar ganin haka ba dole ne nad'auki mataki saboda yanzu na mallaki hankalin kaina nasan zafin ciwo nasan dad'in lafiya" itadai momy kallonta kawai take saboda tasan maganarta gaskiya ce abunda dady yake sam baya kyautawa amma ba yanda zatayi tinda tayi iyayinta tin suna yara amma yak'i yadaina yanzu gashi sungirma sunfahimci komai,,,..... Saida tad'an kwantar mata da hankali sannan tafita tabarta,, sai 6pm sannan su MUFIDA suka dawo agajiye, bayan sunyi wanka sukai sallah sannan suka kwanta munira tad'akko wani hausa novel *BARKIN'DO* tafara karantawa, MUFIDA kuma wayarta tad'akko takira Amira sukai waya sannan takira nusaiba,,,..... Sunjima suna waya da nusy daga baya sukai sallama takashe sannan ta tashi tai sallar isha, bayan sunyi sallah sannan suka fita dining sukai dinner, batawani ci komaiba sai juya cokali take daga k'arshe ma tawuce bedroom takwanta,,,".... Koda munira tashigo tana kwance tai shuu sai zubda kwallah take tana sheshekar kuka, zama tai kusa da'ita sannan tace "aunty MUFIDA kefa musulma ce yakamata kiyarda da k'addara soyayyarki ga MUJAHID *MUK'ADDARI* ce daga Allah idan kuma Allah yayi zaku sake had'uwa saikiga kun had'u watakil ma harda rabon aure a tsakaninku, nidai nakeso agareki shine dan Allah kicire damuwa a zuciyarki kada kisake fad'awa halinda kika shiga kwanan baya a school" wani irin murmushi tai wanda yafi kuka ciwo sannan tace "wallahi munira da inada yanda zanyi nacire mr man a zuciyata da nayi da akwai maganinda zaasha acire mutum acikin zuciya wallahi da ko nawa yake saina siyesa saboda nacire mr man a zuciyata, ahalin yanzu nikad'ai nasan irin azabarda nakesha a zuciyata saboda son mr man" hmm....!!! munira tasauke nannauyan numfashi sannan tace "zancigaba da tayaki da addu'ah Allah yasake had'aki dashi koda a aljannah ne" tai murmushi tace ameen, dahaka sukai shirin bacci suka kwanta,,,.... Washe gari bayan sunyi sallah taje dak'in dady tamasa barka da safiya sannan tawuce d'akin momy, kamar ko yaushe yanda momy ke mata da fuska hakama yau tamata tadai karb'a kawai ta tashi tafito, akowane lokaci MUFIDA na mamakin yanda momy kemata wani lokacin sai zuciyarta taita cemata kodai ba'itace mahaifiyarta ba saboda yanda take mata dik wanda yagani zaice ba'itace ta haifetaba amma idan ta tambayi dady saiyace wai dan tana y'ar farine shine take mata hakan saidai har yanzu zuciyarta bata yarda da hakan ba,,,.... Tana fitowa daga d'akin momy saiga mubina bata kulaba kawai taji tamata wata wawiyar bangaza harsaida takusa fad'uwa kuma tana d'agowa sorry kawai tacemata tawuce abunta, ji tai kamar tanarka mata dukan tsiya saikuma wata zuciyar tace shareta karkibiyemata ajiku k'anwar kice danhaka sai kawai tawuce takyaleta saidai batajin dad'in yanda mubina ke mata amatsayinta na yayarta tana kyaleta ne kawai saboda nasiharda dadyn ta kemata amma badan hakaba dasaita raina kanta,,,".... Wanka sukai suka sauya kaya, 10am driver yad'aukesu izuwa ghesse pes 1 gidan mahaifan dady wato kakanninsu MUFIDA, suna isa bayan anyi parking suka fito suka wuce cikin gidan, dasauri munira tawuce dak'in hajiya Inde kakarsu tana fad'in "hajjaju mutan makka kina inane" daga cikin bedroom d'inta ta amsa "a,a kai maraba da y'an makaranta y'ar gidan hajiya andawo kenan" dasauri taje tafad'a jikinta suka rungume juna, hajiya tace "ina sarkin miskilai ko bada ita kukazo ba" munira ta kyalkyale da dariya tace "kai hajiya aunty MUFIDA gatanan shigowa" ah to nasan halinta shiyasa daga gun dady ba inda take zuwa aidai jefata zamuyi gidan miji muhuta ak'aratacan da miskilancin. Munira tai dariya saigasu sunshigo,,,.... Cikin fara'a ba kamar yanda tasabayi ba tazo tadurk'usa tace "hajiya barka da safiya" tsaye hajiya tai tana kallon ikon Allah tace "ikon jallah jaka cikin jaka yaukuma y'ar zamani da wannan salon kikazo kodai shi uban nakine yafara koyamaki tarbiyya yanzu" murmushi MUFIDA tai batareda tace komaiba ta tashi tawuce side d'in su hamma faruk,,,"... Tana shiga taci karo da musty autansu ashe dama yananan gun aboki Ammar sa'ansane aikwa da gudu yazo yarungumeta yana fad'in "oyoyo oyoyo Aunty feedom" itama tana dariya tad'aukesa hamma faruk da Bilkis dake zaune parlor sunajin musty yace Aunty feedom suka fito atare bilkis tazo suka gaisa takalli hamma tagaidashi fuska a d'aure sannan suka wuce ciki ita da bilkis,,,"..... Wunin ranar gaba d'aya a nan sukayisa faruk sai shi shigewa MUFIDA yake itako sam batason hakan saboda itafa bata tab'a jin sonsa a zuciyarta ba,, saida Abbu yadawo kakansu sannan takoma side d'in hajiya ita da bilkis saboda dama tafi shiri da Abbu akan hajiya ita hajiya saitaita mata fad'a da masifa tana cemata miskila shiyasa basa shiri amma Abbu saisu zauna suyita fira abunsu,, sai 7pm sannan driver yazo yamaidasu gida,,,.... A y'an kwanakinda sukai daga dady har momy sunfahimci MUFIDA komai nata ya sauya mashi chasa'in acikin d'ari na d'abi'unta sunsauya musamman girman kanta da miskilancinta yanzu saima wasu halaye data aro kamar son zaman kad'aici rashin son damuwa zama so silent rashin son rigima sannan kusan kowanne lokacin idan ka kalli fuskarta zakaganta a kumbure kamar wacca tai kuka idan dady ya tambayeta saitace bakomai ba abunda ke damunta,,,".... Yau kimanin watansu d'aya da dawowa tana zaune acikin d'aki itakad'ai wayarta na a hanunta tana juyata kanta na kan pillow saiga musty yashigo da gudu yafad'a kanta takwabe fuska tace "ohhh Lil bro zaka karyani" ya kyalkyala da dariya sannan yatashi a zaune yace "Aunty dady ne yace nakiraki yana parlon sa" dady kuma. Yace eh "to shine kuma zaka karyani kan kafad'a man sak'on" yatashi yasauka k'asa yana dariya nan itama ta tashi suka fita atare............ kuyi hak'uri da tyaiping error ba lkc editing ne wlh 👏 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 21/22*_ _Note Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Atare suka shiga parlon hanunta na rik'e dana musty sai tsalle yake, cikin sallama suka shiga dady na zaune akan kujera momy na gefensa tana yanka masa fruit's yanasha,,,.... Cikin fara'a yakarb'a yana murmushi taje tazauna kusa dashi musty yahau kan k'afafunta yazauna, cikin ladabi tace "dady musty yace kana kirana" yai murmushi yace "eh magana nakeson nayi dake mai muhimmanci" murmushi kawai batareda tasake cewa komaiba shima yacigaba da shan fruits d'insa, saida yagama sannan yagyara zamansa yana fuskantarta cikin murya mai taushi yakalleta yace "MUFIDA inaso ki fuskanci maganarda zan maki yanzu sannan kimata kyakkywar fahimta a duniya banida burinda yawuce naganki kina farinciki kina dariya sannan ba abunda nafiso kamar farincikinki" murmushi tai tad'ago tace "nasani dady nasan hakan tin ina y'ar k'ank'anuwata kuma abune wanda nasani saboda haka basaika fad'a ba" murmushin jin dad'i yai sannan yacigaba da magana,,,".... "MUFIDA dan Allah inaso ki kwantarda hankalinki karki tada hankalinki akan abunda zan fad'amaki yanzu wallahi babu hanuna aciki aikin Abbu da Abban Ammar ne (mahaifinsu hamma faruk ) dakuma hajiya banso hakan ba amma dole ba yanda naiya kema kuma dan Allah ki daure kiyi biyayya kinji ko" kallon ban fahimci abunda kake nufiba takemasa tace "dady har yanzu ban fahimci abunda kake nufiba fa kasani acikin duhu" takaicine yacika momy kamar tai magana dan haushi k'aramar yarinya kamar MUFIDA kuma y'ar cikinsa zai tsaya yana shakkar fad'amata magana kamar wata uwarsa, wani d'an siririn tsakai tai mara sauti saidai batasan dady yajiba,,,.... Cigaba yai da fad'in "MUFIDA Abbu yahad'a aurenki da FARUK a yau akayi baikonku bayan kin kammala karatunki za'ayi bikin" dasauri tad'ago takalli dady tareda mik'ewa tsaye nantake kwallah suka cicciko mata tace "what.....!!! Dady meyasa za'amun haka meyasa baza'a tambayi raayina kan a yanke hukunciba haba haba yanzu anmun adalci kenan kanasi wallahi bantab'a jin son hamma faruk a zuciyata ba bana sonsa taya zan amince da aurensa, yanzu dady kanaji kana gani za'amun auren dole kodai kadaina sonane dady" tasowa yai cikin damuwa yarik'o hanunta yace "No no my dear wallahi bahaka bane banida hanu acikin wannan lamarin nima saida aka gama komai sannan aka sanardani kidaina cewa nadaina sonki" janye hanunta tai cikin kuka tabud'e baki zatai magana sai kuka yakwace mata tajuya da gudu tafita,,,"..... Itadai momy kallonsu kawai take batace uffan ba dan itama da'akwai abunda take ji a zuciyarta akan wannan abun da Abbu yakulla,,,.... D'akinsu tawuce tafad'a kan gado tana rera kuka mai raunana zuciyar mai karatu, acikin kukan take fad'in "wai meyasa duniya ta sauyaman ta juyaman baya komai nawa yanzu a jagule yake tafiya narasa mr man namijinda farko da zuciyata takamu da k'aunarsa bayan kuma itace ta tsanesa komai nawa ya sauya asanadin haduwata da mr man nakamu da masifaffen sonsa saikuma kwatsam yatafi yabarni batareda na'isarmasa da sak'on zucitaba yanzu kuma ga wannan matsalar auren dole nikam nashiga uku wallahi mutuwa zanyi dan bazan taba iya auren faruk ba kuma natabbata suma dan basusan asalin halin faruk ba shiyasa zasu had'ani dashi da dady na yasani bazai bari ahad'ani dashi b.....a" tasake fashewa da wani kukan,,,,...... Munira ce tashigo tazo tazauna kusa da'ita takai hanunta ta dafata cikin sassanyar murya tace "Aunty MUFIDA dan Allah kiyi hak'uri kidaina kuka ki rungumi k'addara dik abunda kikaga yafaru da bawa to acikin k'addararsa yake taki k'addarar ce haka na tabbata da dady yasan asalin halayyar hamma da bazai bari a aura maki shiba hamma faruk zalwajahaini ne" dasauri tad'ago cikin mamaki tace "munira kinanufin kema kinsan halinsa" tad'aga mata kai alamar eh tace "nasani aunty MUFIDA amma su dady basusaniba saidai natabbata dole wata rana zasu sani kisani wallahi dady bashida laifi shima jiya ne suka kirasa Abbu yafad'a masa kinsan yanda dady ke gudun fushin iyayensa shiyasa dole baimasu musuba yace Allah yasanya alkhairi, tin jiya yake tinanin yanda zai kiraki yafad'a maki amma yakasa" zafafan kwallah ke zuba daga idanuwanta a yanzu dikkanin siffar MUJAHID itace take mata gezau a idanu, murmushi tai wanda yafi kuka ciwo tace "Allah sarki mr man Allah yasake had'a fuskokinmu koda a aljannah ne" munira tace ameen, cigaba da kwantar mata da hankali munira tadingayi saidai dik yanda taso ta kwantarda hankalinta abun yaci tira sai kuka take zuciyarta takasa samun nutsuwa MUJAHID taketa gani a idanuwanta k'aunarsa kuma sai dad'a ruruwa take acikin zuciyarta,,,".... Momy ce zaune acikin d'akinta tana danne dannen laptop saiga mubina tashigo da gudu tana kuka tazo tafad'a kan momy,, dasauri momy ta'ajiye laptop d'in tarik'ota tana tambayarta abunda ke faruwa,,,.... Cikin kuka tafara magana "momy wallahi saina kashe MUFIDA saina kashet..." dasauri tarufe mata baki cikin masifa tace "ke kinada hankali kuwa meta maki dazakizo kina wannan banzan zancen naki" d'agowa tai da jajayen idanuwanta tashare kwallah da majina sannan tace "momy wai anyiwa MUFIDA baiko da faruk d'ina meyasa zasuman haka momy meyasa kinsan wallahi faruk shine zab'ina shine wanda nakeda muradin aure shi nakeso momy kuma kinsani meyasa zaki bari amun haka momy, to wallahi bazan tab'a bari hakan tafaruba bazan bari ta aure shiba" janyota momy tai tarungume tana rarrashi cikin tsintsar tausayinta,,,"... D'agowa tai takalli momy cikin kuka tace "wai meyasa akeman haka momy ita komai saita kwacaman takwace man dady ta kwace man tsohon saurayina Abdul na school d'inmu wanda nasoshi kamar nafadawa ubangiji yanzu kuma zatasake rabani da faruk bayan kuma ita kanta tasan shi nakeso kuma dady ma yasani to wallahi bazan bari ta auresa ba saidai komai zai faru yafaru" numfashi momy tasauke sannan tace "mubina ki kwantarda hankalinki sannan inaso ki kawarda tinaninda kike a zuciyarki MUFIDA y'ar uwarkice sannan komai kikaga yafaru *MUK'ADDARI NE* daga Allah" hakadai momy tacigaba da tausan zuciyar mubina badan itama taso hakan tafaruba,,,".... Yau kimanin kwana uku kenan dayin baikon MUFIDA da faruk kusan kullum saiya kirata a waya amma bata d'auka daga k'arshe ma saita saka number d'insa black list,, kwance take akan gado dak'in momy saiga musty yashigo yai tsalle yahau gadon yana dariya, murmushi tamasa tace "my Lil bro yatake ne" yai dariya yace "hakan take my Aunt hamma faruk ne yazo momy tace nakiraki yana parlon bak'i" b'ata fuska tai tajuya kamar takwallah ihu dan bak'inciki da takaici ganin haka shikam yasauka yawuce abunsa yana tsalle,,,"..... Zamanta tai tak'i fita saiga momy tashigo a fusace tace "ke bakiga na aiko mustapha ba yafad'a maki faruk yanajiran a parlor ba" tashi tai jiki ba kwari tawuce d'akinsu, tana shiga tabud'e wardrobe tad'akko k'aton hijab zindimeme har k'asa tasaka,,, hmm abunda bata tab'a yiba kenan dan tama manta rabonta da hijab k'ato zundimeme haka saidai k'arami shima dan sallah ne data gama zata cire saikuma wata sallar,,,.... Bayan tasaka sannan tasaka wasu plate shue tabar wayarta anan tafita, ahankali tabud'e k'ofar parlon fuskarta a tirnike babu walwala ko alamun murmushi bare dariya a tattare da'ita, murya k'asa k'asa tai sallama sannan tak'arasa tazauna nesa dashi takuma juya fuskarta tamaida hankalinta kan TV d'inda ke kunne yana aiki,,,".... Dakyar kamar bata iyayin magana tamkar wacca bakinta ke ciwo tace masa "Barka da wuni" murmushi yai yakalle kyakkyawar fuskarta yace "barka dai k'anwata ya gida" lafiya kawai tabashi amsa, munira ce tashigo tareda hadiman gidan d'auke da abinci da abunsha kala kala, dikda dai shi ba bako bane amma yau bako yake a gidan tinda tad'i yazo saboda haka dole a karramasa,,,".... Cikin fara'a munira tace "barka da zuwa yayana" shima cikin murmushi yace "barka dai munira a,a harda hidima haka dayawa to nagode sosai" tai murmushi tace ai bakomai sannan suka fita, juyowa yai gun MUFIDA wacca kanta yake duke tana kallon k'asa yakira sunanta "MUFIDA" batareda ta d'ago ba ta amsa masa sannan yace "MUFIDA yakamata kibani aron hankalinki anan saboda koba komai ni yayan ki ne kuma d'an uwanki yanzu kuma K'iris yarage nazama mijinki uban y'ay'anki" yana fad'ar haka tad'ago dasauri ta kallesa idanuwanta suka cicciko da kwallah bai damuba yacigaba "MUFIDA inaso kisani wallahi nadad'e ina dakon son ki azuciyata kuma kema kinsan hakan dan Allah ki daure kikarb'eni a matsayin mijinki domin muji dad'in gudanarda rayuwar aurenmu cikin farinciki da jin dad'i" sai yataso daga kujerarda yake yadawo dab da'ita, matsawa tai dasauri tana hararansa yayinda idanuwanta ke zubda kwallah,,,.... "please MUFIDA kidaure ki k'aunaceni wallahi ina sonki har cikin b'argo na" yakai hanunsa yarik'o nata, dasauri cikin masifa tamik'e tsaye tazaro dara daran idanuwanta tace "a da ina ganin girmanka amma tin lokacinda ka furtaman kalmar so na tsaneka kuma wallahi babu ranarda zuciyata zata so ka saboda tariga data kamu da son wani kuma kasani zaka aureni ka mori gangar jikina amma zuciyata da ruhina gaba d'aya suna ga wanda zuciyata tafara k'auna faruk banasonka bana sonka bana k'aunarka Allah wadaran da masu irin halayenka, hmm wato dankaga su Abbu da dady basusan mummunar halayyarda kakeyi ba shine ka lallab'o ka kitsa masu magana kamasu dad'in baki har suka amince to kasani komai daren dad'ewa akwai ranar tonon asiri akwai kuma ranar k'in dillanci ranarda hajjin mai gari ta b'ata, ranarne kuma zaka gane kurenka, faruk kak'ara sani kuma ka k'ara ji bana sonka bana k'aunark...." bata k'arasa ba yataso cikin zafin nama yawanka mata mari ya zazzaro idanuwansa yanunata da yatsa jikinsa na rawa kamar d'an dambe yace "idan kinacin k'asa ki kiyayi ta shuru karki sake kice zakiman rashin kunya wallahi yanzu sainai b'alla b'alla dake",,,,..... Wata iriyar dariya ta kyalkyale da'ita sannan tace "kasani wallahi ni nafi k'arfinka kuma idan kasake kasaki marina wallahi saika bambamce tsakanin aya da tsakuwa kuma nasake fad'a bana sonka kuma bazan tab'a sonkaba saboda wani wanda yafika yariga daya mallake zuciyata da ruhin...." bata k'arasa ba yajanyota ya manne da k'irjinsa yahard'e bakinsu gu d'aya yafara tsotsa tareda saka harshensa yana tsotse yawunta, takarfin tsiya yakaita kan kujera ya kwantar sannan yasaka hanunsa yakai kan bobss d'inta yafara matsasu da k'arfi, dadika k'arfinta ta yunk'ura ta tallafeshi tai jifa dashi k'asa sannan ta Mike tsaye tana mayarda numfashi,,,.... Cikin tsintsar masifa tawanka masa kyawawan marika har biyu sanna tanunasa da yatsa tace "Allah yafika mugu azzalumi hak'arka bazata tab'a cimma ruwa a kainaba" tana gama fad'ar haka tajuya tafita tabarshi zaune akan carpet,,,".... Tin daga wannan ranar faruk baisake zuwaba koma yazo bazaiga MUFIDA ba dan bata fitowa a waya kuma tasaka number nasa black list,,,..... A b'angarenta kuma kusan kowanne lokaci cikin kuka take da takaicin auren faruk dazatayi gakuma k'aunar MUJAHID dake dad'a k'aruwa acikin zuciyarta tarasa yazatayi da rayuwarta gashi ba Amira da nusy dake bata shawara munira yarinyace bakomai tasaniba mubina da momy kuma dama basune abokan shawarartaba dady ne dady kuma yanzu basuda zama kullum sai 8pm yake dawowa idan kuma yadawo agajiye yake yana buk'atar hutu, haka dai tacigaba da rayuwa cikin k'unci dikta rame tai bak'i batacin abincin kirki sai zaman kad'aici da tinani,,,.... Wata ranar assabar ne koda munira tashigo d'aki taganta tana aman jini kwance a k'asa, cikin tashin hankali taje da gudu tafad'awa dady da momy, a rikice dady yazo yana zuwa yaga halinda take ciki kawai yad'auketa yafita, yana fita yabud'e mota yasakata baijira driver yazoba bashida ko takalma yashiga momy ma tashiga yatada motar sai hospital,, wata k'asaitacciyar hospital yawuce da'ita mai suna EQUITY SPECIAL HOSPITAL, dazuwansa yai parking yafito yad'auketa yai cikin asibitin,,,".... Kasamcewar vice governor kowa yasanshi danhaka nantake cikin gaggawa aka karb'eta akawuce I.C.U da'ita, tinda suka fita mubina tafito parlor takunna TV tai kwanciyarta munira kuwa carkey tad'akko tabi bayansu,,,.... Saida aka kwashe kusan 1hour akanta sannan aka samu tadawo normal nan sukamata injection na bacci suka doramata drip da jini, bayan likitan yagama sannan yakira dady office yamasa cikakken bayani akan matsalar MUFIDA, hankalinsa yamatuk'ar tashi dajin MUFIDA na d'auke da ciwon hawan jini hypotention, nandai doctor yamasa k'arin bayani akan irin kularda za'adinga mata dakuma medicines d'inda zata dinga amfani dasu,,".... Saida takwashe sati d'aya ana kula da'ita a hospital sannan aka sallameta,, satinta biyu da dawowa suka koma school,,,.... Bak'aramin jin dad'in komawarsu school taiba saboda zatafi sakewa yanzu kuma zata rage yawan tinani da damuwa dakuma rage tinanin mr man musamman idan tana kallon inda sukai rigima saitaga kamar komai yadawo baya wani lokacin idan tana kallon gunda take parking motarta saitaga kamar MUJAHID fitowa zaiyi tai murmushi sannan tawuce,,,.... Haka rayuwa tacigaba da tafiyarmata cikin k'unci, ahalin yanzu komai na MUFIDA ya sauya gaba d'aya rayuwarta ta sauya kamar ba MUFIDA ba mai jin kai da jiji da kai dakuma masifa tadawo so so silent yanzu, daga class sai gun hutuwa saikuma gida yanzu ko yawo tadainayi, su kansu y'an school d'in abun yabasu mamaki sosai saidai ba halin yin magana dan har yanzu shakkarta suke........ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 23/24*_ _Note Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Lokacinda su Amira sukaji anyiwa MUFIDA baiko saida sukai kuka musamman nusy saboda sunsan yanzukam MUFIDA tarasa MUJAHID har abada, tausayin rayuwarda zatayi a gidan mijinta ta rashin sonsa yasa suka zubda kwallah,,,".... Ahalin yanzu kam karatu suke gadam gadam saboda yanzu final year suke suna gab da k'arewa, hakan yasa yanzu MUFIDA tarage damuwa da yawan tinani sosai saboda kusan kowanne lokaci sunacikin karatu ga tilin lectures dake gabanki basuda hutu hakan kuma yasa tama manta dawani zancen faruk saidai MUJAHID danshi dik lokacinda take zaune itakad'ai zakaganta tai shuu tai tagumi tana tinaninsa dakuma irin rigimarda sukai a baya,,,.... ***** ***** Kwanci tashi asarar mai rai yau saura wata d'aya kacal su MUFIDA su kammala degree d'insu danhaka yanzu kusan kullum suna school suna karatu,,,.... Kwance take a parlor munira na gefenta tana danne dannen waya mubina kuma na lambu tana hutawa, su Amira ne suka shigo ta tashi tana dariya suka gaisa sannan suka zauna, nusy takalleta tace "feedom tashi ki shirya yau zamudan motsa kafa muhuta tinda yau weekend ne kuma yaune kad'ai mukeda enouf time" murmushi tai tace "a,a yau dai kice abun ya motsa kenan" tafad'a tana mik'ewa tsaye,,,".... Amira ce ta kalli munira tace "a,a munira ana nan ana wannan ibadar ta chart ba'ako ajiyewa ahuta adan yi karatu" dariya munira tai tace "aunty Amira ai ba chart ne nakeyiba wani novel ne nake karatu *BARRISTER ALEEYAH* wlh yayi sweet sosai lbr yana torching hert sosai kamar nai kuka nakeji",,,..... Dariya nusy tai tace "aikuwa bakida aikinyi indai ina kibiye ta novel to hawayenki zasu k'are" MUFIDA ce tafito sanye da wandon Jeans da t-shirt fara anmata zanen flower's bak'i da fari kanta sanye da veal bak'i sai takalma hills masu belt bak'ak'e,,,.... Tana fitowa nusy tace "woww feedom kinga yanda kikayi kyau kuwa inama ace mr man yana kusa na tabbata dasai ya yaba da wannan kyau dakikayi" murmushi kawai tai batace komaiba suka tashi suka wuce, guraren hutawa da shak'atawa suka zaga can sai suka wuce gidan zoo, suna cikin kallon halittun daji sai MUFIDA tahango wasu masoya suna tafiya suna shan love daka gansu kasan masoyan junane,,,.... Kuruuu tai da ido tana kallonsu cikin tsintsar sha'awa a ranta tace inama ace itace da mr man d'inta kai ta tabbata dasaisunfi waennan birgewa, saida Amira ta dafata sannan tadawo hayyacinta suka wuce,,, sai kusan 5pm sannan suka koma gida,,".... ***** ***** ***** Alhmdllh yau takasance Monday kuma itace ranarda su MUFIDA suka fara zana jarabawa ta kammala degree d'insu, zaune suka acikin restaurant sunacin abinci suna firar yanda exam d'in tabasu kashi kamar basumata shirin kanta ba, basuwani jimaba suka tattara suka wuce gida,,,"..... Ahankali suke cigaba da zana jarabawan saidaifa sunashan wuya saboda malam basa tausaya masu gashi kullum biyu sukeyi hakan yasa yanzu basuda zama basuda tsayi any time sunacikin karatu kuma cikin ikon Allah suna samun nasara,,, yau saura biyu kacal suk'are wacca kuma sai ranar Monday mai zuwa zasu zanasu,,,.... Yau takasance Saturday tana zaune waje agun shak'atawa mujallah na hanunta tana karantawa saiga mubina, batareda tace mata komaiba tamik'a mata waya tace "karb'i hamma ne yakeson yin magana dake" tai maganar tana kallon sama alamar jin kai, saida takai aya sannan tad'ago tawatsa mata wata muguwar harara sannan tace "nagayamaki ina buk'atar yin magana dashine dahar zakizo kiman tsaye a ka saboda tsabar kin rainani ko" shekeke ta kalleta sannan tace "Ah kajiman MUFIDA to ai banice nakirasa nace yayi magana dakeba shine yakira dakansa saboda koya kiraki bata shiga" to bazan karb'a ba kuma kitafi kibani waje tinkan na sab'a maki kamanni wallahi ko don kinga ina kyaleki dik irin iskancinda kikeman to ba tsoronki nakeba wallahi yanzinnan sai nai k'asa k'asa dake anan. Sanin halin MUFIDA batada mutunci yasa dole taja kafa tana kumbure kumburen baki tana guna gani had'e da watso mata harara tabar wajen,,.... Around 6pm MUFIDA tahad'a kayanta tawuce gidan Amira saboda tafi jin dad'in karatu a can,,..... Ranar Monday tin 6am suka tashi sukai sallah sannan suka shiga kitchen suka had'a breakfast sannan suka fito, bayan sungama break suka d'an gyara gidan sannan sukafara shiri, MUFIDA tafara shiga wanka sannan Amira koda Amira tafito tini MUFIDA harta shirya cikin wata tsadaddiyar Arabian gown black color mai d'auke da flower pink asamanta, yaukam tai make up abunda takusa yin shekara batayiba d'an k'aramin bakinta tashafamasa jan baki pink sannan tashafa kwalli da powder kana tafeshe jikinta da tiraruka sannan tai rolling da veal na rigar bak'i,,,,".... Nantake tsintsar kyanta ya bayyana dikda bawata make up neba tai amma kyanta ya bayyana sosai, Amira tadubeta tace "umm pretty kenan kinga yanda kika had'u kuwa wannan ai sai k'asar larabawa za'asami wacca tafiki kyau amma ba k'asar Nigeria ba inama inama hmm inama ace mr man ne zai mallaki wannan kyakkyawar surar natabbata dasaiya dawwama yana godiya ga ubangiji daya mallaka masa ke" murmushi kawai tai tareda share y'an kwallanda suka zubomata tad'auki phone nata tafita,,,".... Cikin sauri Amira tashirya tafito suka wuce, da har MUFIDA tace yau ita zatai driving saboda yau kusan shekararta d'aya da barin driving tin lokacinda ta fasawa MUJAHID taya yau kuma taso tai saboda murnar zasu kammala degree amma Amira natinamata da MUJAHID saitaji dik kasala ta saukarmata danhaka dole Amira tajasu,,,".... koda suka isa tini nusy tajima da zuwa ganin yanayinda fuskar MUFIDA ke d'auke dashi yasa ta tsaidasu tace "yau ranarace ta farinciki agaremu saboda haka sam b'acin rai da damuwa basu kamata a gansu a fuskokinmuba pleace MUFIDA ki daure kisake fuskarki ko muma maji dad'in yin walwala" murmushi tai tace "karki damu nusaiba muje kawai" itama murmushi tai suka rik'a hanun juna suka wuce ciki,,,".... 4pm dot suka gama zana jarabawan k'arshe suka fito, farinciki agunsu MUFIDA ba'amagana itadasu Amira haka sukakoma tamkar k'ananun yara sai wasa suke suna shafawa fuskokinsu fent kowa yafito sai murna da farinciki suke suna selpie,, ranar sai 6pm sannan suka koma gida,,,".... Bayan sati d'aya da kammala zana jarabawansu school d'in ta shiryamasu biki, kwana d'aya saura ayi bikin dady da hamma faruk da muk'araban dady sukazo aikuwa murna agun MUFIDA ba'amagana saidai a b'angare d'aya sam bataji dad'i ba da akazo da hamma faruk sadai inda tad'an ji dad'i shine a hotel zasu zauna saboda haka bazai dameta ba,,,"... Washe gari around 10am aka fara gudanarda bikin, anjima sosai anasauraron jawabai daga bakin shuwagabannin school d'in dakuma manyan bak'i da sukazo ciki kuwa hadda dady, daga nan akayaba kwazo da k'ok'arin d'alibbai sannan aka bada kyautuka ga gwarazan dalibai wanda MUFIDA takarb'i kyauta biyu hakama su Amira sun karb'a, daganan kuma akabar dalibai sukacigaba da shagalinsu, sai 2pm sannan aka kammala komai akai hotuna akai musayar number sannan kowa ya watse,,.... Daren ranar MUFIDA taredasu Amira ta kwana kasancewar gobe zasu wuce saboda dady yanada meeting gobe, daren ranar kuwa basuwani yi baccin kirkiba saboda kwana sukai suna shan fira, sai kusan 2am sannan suka kwanta bacci,,,".... Washe gari tin 5am suka tashi sukafara shiri, 9am suka kammala komai suka wuce izuwa hotel d'inda su dady suke, 9:30am suka wuce izuwa airport taredasu Amira da nusy, saida jirginsu yasakko zasu wuce sannan su Amira sukai bankwana da juna nusy da MUFIDA harda kwallah suke dakyar Amira tacire nusy ajikin MUFIDA suka wuce har jirginsu yad'aga MUFIDA nakallonsu saida tadaina hangosu sannan tarufe window tajuya tana share kwallah,,,".... 2pm dot jirginsu yasauka k'asar Nigeria a Abuja city daga nan suka sake shiga jirgi wanda zai kawosu KEBBI State,,, sai 4pm sannan suka iso kebbi suna isowa motocinsu sukazo suka d'aukesu izuwa gida,,".... Koda suka iso gida kuwa momy tashiryamasu had'addiyar liyafa domin tarbansu dakuma tayasu murnar kammala karatunsu, bayan sunyi wanka sunsauya kaya sannan suka fito domin gudanarda liyafar, cikin tsintsar farinciki sukai liyafar kowa sai farinciki yake amma banda MUFIDA da mubina, batawani ci abincin dayaba ta tashi tawuce kallo kawai momy tabita dashi mubina kuwa wani mugun kallo tarakata dashi wanda batamasan ma munira da dady sunganta tanayi ba,,,"..... Satinsu d'aya da dawowa dady yashiryamasu k'asaitacciyar walima ta murna da farinciki dakuma tayasu murnar kammala karatunsu wacca za'ayi ranar Thursday mai zuwa........... _Banyi editing ba kuyi hak'uri da tyaiping error idan komai yadawo normal zandinga maku sbd jin dad'in ku ngd_ _WhatsApp reader's zan daina maku posting sbd bakwamin comment d'inda nakeso y'an wattpad da Facebook sunfiku yawan comment so bazan cigaba dayin aikin banzaba sbd banga halamar sak'onda nakeso na'isar a gareku ya'iso ba sbd haka idan kun gyara zancigaba da turomaku ma'assalam_🤚 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 *I dedicated diz page to diz gyaizz, maryam momyn Afrah yaya mero 😜 eeshan Aufana my dother, really in lobi naku over, my yaya mero kina k'ok'ari sosai wajen yin comment amma banda wajen yimana tyaiping hhh Lol, ina gdy sosai Allah yabar k'auna* *My wattpadians kuma ban manta dakuba naku page d'in yana nan zuwa ammafa kusani kuma ina k'aunarku sosai k'auna mai tsabta kuma ina gdy da soyayyarku agareni tnx so much one love💘* _*Page 25/26*_ _Note Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Kwance take akan gadon momy tana karatun wani hausa novel *MUHIBBAT* na marubuciyar zamani SAINAH UMMUN MEENAL saiga kiran Amira yashigo a wayarta, cikin murna da zumud'i tad'aga wayar tareda fad'in "aminiyata k'awar arziki" can daga d'ayan b'angaren akai magana sainaji tace "eh mun iso tin d'azu ma jibi ranar Thursday za'ayi walimarmu dan Allah Amira kizo" can daga d'ayan b'angaren akai magana sannan tace "kai gaskiya banji dad'in hakan ba amma bakomai Allah yadawo daku lafiya" bayan anyi magana daga d'ayan b'angaren sannan tasake cewa "ok badamuwa bye bye" saikuma takashe wayar, kallon wayar take tana juyata tana kuma murmushi can dai ta'ajiyeta tacigaba da karatunta,,,"..... Yau takasance Wednesday danhaka tini akafara shirye shiryen walima, tini gidan yafara cika da y'an uwa da abokan arziki ma'aika kowa sai aikinsa yake adora wannan a sauke wancan, a daren ranar dady yadawo daga tafiyarda yai domin siyomasu kyaututtukan da zai basu, around 4pm mai k'unshi tazo tazanamasu lalle ja sannan aka masu saloon,,.... Washe gari tin 8am mai make up tazo ta tsantsara masu make up hmm naso kuga tauraruwar tamu irin rantsattsen kyanda tai, hakama mubina tai kyau munira ma anmata da bilkis k'anwar faruk, wasu tsadaddun arabian gowns suka saka red and black color, mai make up ce tamasu wani sabon rolling da'ake yayi yanzu,,".... Tini ma'aikata suka gama tsara gidan dakuma gunda za'ayi walimar, wuri yafara karb'an manyan mutane ciki kuwa hadda Governor of kebbi state dakuma amaryarsa hjy zainab manyan commissioner's da sauran mutanen gomnati,momy ta'iso cikin fara'a suka gaisa sannan tad'auki hjy zainab suka shiga ciki, saida aka fara gudanarda walimar sannan MUFIDA tafito su mubina tini suka fito gun k'awayensu itakuwa abunda yahanata fitowa shine tin d'azu bilkis tafad'a mata hamma faruk yana nemanta wannan dalilin yasa tak'i fitowa,,,..... Cikin salon takonta mai rikita hankali mai kallo take tafiya tana amsa waya, juyowarda zaiyi k'iris yai tozali da kyakkywar fuskarta tana d'auke da murmushi, saida takammala wayar sanan taje gun dadyn ta yahadata da abokanansa ta gaidasu tagaida governor hjy zainab tajanyota ta zauna kusa da'ita tana sanya mata albarka dakuma tayata murnar kammala karatunta, da mubina tahango MUFIDA zaune kusa da hjy zainab suna fira sai dariya suke ji tai kamar taje tashaketa ta mutu dan takaici da bak'in ciki,,".... Momy ce ta'iso da muk'arabanta tazo suka gaisa da governor dakuma sauran bak'inda sukazo, ganin wani irin kallo da momy kemata yasa dole ta tashi tabata wuri ta zauna,,,,...... Saida akafara gudanarda walimar sannan dady yamik'e tsaye yakarb'i microphone yafara magana "Assalamu Alaikum y'an uwa dakuma abokan arziki, hak'ika naji dad'i kuma nayi farincikin karb'an gayyatata dakukayi nagode nagode sosai Allah yabar k'auna, sannan ina mik'a d'immin godiyata ga governor of kebbi state dakuma hjy zainab Atiku Bagudu dakuma sauran manyan bak'inmu nagode sosai, then after that kuma ina buk'atar ganin MUFIDA da mubina anan" yai maganar yana murmushi,,,..... Tasowa sukai daga gunda suke sukazo yakamo hanun MUFIDA yana murmushi yafara magana "waennan sune yarana dana shiryawa wannan walimar MUFIDA da mubina y'ay'an dady, a saboda jin dad'i dakuma farincikin kammala karatunsu zan basu wannan gagarumar kyautar" yakalli MUFIDA yai murmushi itama tai murmushi sannan yacigaba "nabama MUFIDA kyautar sabuwar mota k'irar Honda wato LANGEROVER da sabon gida acikin unguwar G.R.A mai girman eka hud'u had'e da k'udi naira millions biyar domin tasaka credit" kuwa wajen yad'auka da shewa dasauri MUFIDA ta rungumeshi cikin tsintsar murna da farinciki tana fad'in "nagode nagode sosai dady na Allah yak'ara maka arziki mai albarka yakareka daga sharrin makiya da mahassada yasa kagama da duniya lafiya THANKS SO SO MUCH my dady I really love u more than my life my dady" shima cikin jin dad'in addu'ointa yasumbaceta yace "don't worry my dear ke jininace zan iya mallaka maki komai dana mallaka" hadda y'an kwallan farinciki MUFIDA tai,,"... Takaici da bak'in ciki kamar yakashe mubina momy ji take kamar tazo tawanke MUFIDA da dady mari sai aikamasu da harara take, bayan nan yacigaba "saikuma mubina k'anwarta itama nabata mota k'irar Honda wato AVENSIS da kud'i naira million uku da dubu d'ari takasa credit Allah ya albarkaceku yasa kuma kuci amfanin karatunku" nan aka amsa da ameen sannan yabada microphone suka sauka,,,".... Daga nan akacigaba da gudanarda walimar har izuwa 12pm sannan aka watse,,,.... Momy ce tashigo d'akin mubina saboda ko'ina tadubata kuma tasaka andubata amma ba'agantaba hakan yasa tayo d'akinta watakil tananan, zaune taganta akasa tana sharb'an kuka, k'arasowa tai kusa da'ita tadurk'usa tadafa shoulder d'inta cikin sigar rarrashi tafara mata magana "nafad'amaki kidaina kuka kina zubda kwallanki akan MUFIDA" dak'arfi tad'ago takalleta da idanuwanta dasuka sauya launi izuwa zajir tace "ai dole koda banaso na zubda kwallah momy hatta a fili agaban jama'ah dady nunamana bambamci yake a tsakaninmu kiduba abunda dady yau a bainar jamaa" k'ara matsowa tai kusa da momy tace "pleace momy tell me shin dagaske dady shine mahaifina shiya haifeni saboda ina tamtama sosai lallai idan ba dady ya haifeniba to saina kashe MUFIDA saina shafeta daga doron k'asa" wani irin tausayintane yatirniketa momy nan ta zauna tagyara zamanta tace "gyara zamanki nafad'a maki wani abunda zaisakaki farinciki naso nacigaba da taya dadyn ku b'oye wannan sirrin amma tin lokacinda yafara nuna bambamci a tsakaninku dama ni kaina naji bazan iya cigaba da b'oye saba" dawowa tai gaban momy tana kallonta cikin kaguwa tace "inajinki momy" kallonta tai tai murmushi sannan tace "inaso kisani mubina MUFIDA ba y'armu bace ba mune muka haifetaba dik wannan gatan da mahaifinku ke nunamata yanayin hakan ne dik saboda kartaji aranta bamune iyayentaba" dasauri tamik'e tsaye tareda zaro idanuwanta tace "are u shure momy" tai murmushi tad'aga mata kai alamar eh,,,..... Wata iriyar karar farinciki tatsala tana kyakyata dariya, dasauri momy tarufemata baki tace "ke kinada hankali kuwa" ta k'ara kyalkyalewa da dariya tarungume momy tana fad'in "ina k'aunarki momy na daga yau tak'aremaki MUFIDA" jakarta ta d'auka tashare kwallanda suka b'ata mata fuska sannan tafita da sauri tana murna da farinciki,,,".... MUFIDA kuwa yau farincikinta baya misaltuwa, ana gamawa suka wuce gidan hajiyar dady su munira kuwa anacan ana yawo tareda k'awaye,,,.... Suna zaune acikin parlon hajiya plate d'in abinci na kan cinyarta tanaci saiga faruk yashigo, bilkis naganin yashigo ta tashi tafita bilkis nafita itama tamik'e tsaye zata wuce saiya fizgota tafad'o k'irjinsa, wani mugun kallo tamasa sannan tace "kasakeman hanu malam" murmushi yamata sannan yace "am sorry my lovely wife, tin lokacinda abunnan yafaru naketa neman nasamu dama nabaki hak'uri amma saikikaki bari naganki kika hanawa idanuwana ganin kyakkyawar fuskarki, haba k'anwata kiyi hak'uri mana Allah ma munamasa laifi murokesa kuma ya yafemana bare mu y'ay'an adam ajizai" wani irin murmushi ne yasub'ucemata batareda tama saniba saboda mamaki takallesa tace "Allah sarki ashe kazama malam asshekh bansaniba katuba kenan to mezai hana kakoma islamiyya kadinga koyarwa watakil acan wa'azinka zaifi karbuwa amma nankam sam bazai tab'a karbuwa ba bare har yashiga kunnena, kad'auka salon yaudarar taka zai tasiri akaina sanin kankane ni sam ba'irin sauran 'yammatan nan bane" tana gama fad'ar haka tacire hanunsa daga k'ugunta tajuya tawuce tabarshi tsaye sololo yana kallonta,,,"..... Batawani dad'e ananba takira mani driver yazo yad'auketa suka wuce gida,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiyarmata bayanda takeso ba saboda har yanzu momy bata kula da'ita kamar yanda take kula dasu mubina wulak'anci mubina da raininta izuwa gareta sai dad'a k'aruwa yake saidai ita sam bata biyemata bare sudunga fad'a kullum,,,..... Watansu uku da dawowa aka saka ranar bikin MUFIDA da faruk sannan MUFIDA da mubina suka fara aiki a katafaren company na Abban faruk, hakan kuwa bak'aramin dad'i yayiwa faruk ba saboda koba komai zai dinga ganinta kullum kasancewar shine manager a camfanin,,".... ***** ***** Kimanin sati d'aya kacal yarage afara shagalin bikinsu MUFIDA tini aka kawo lefe wanda Maryam yayar faruk tahad'o daga DUBAI, tinda aka kawo lefen MUFIDA ko kallonsa batayiba aranarda aka kawowasa kuwa kwanatai kuka dan kwata kwata ranar batai wani baccin kirkiba wato dai tanaji tana gani za'amata auren dole,,,.... Dady da Abban Ammar sunbude bakin aljihunsu sai b'arin naira suke tamkar basusan zafinta ba tini dady yai order na kayan d'aki k'asar Italy, gidajen biyu kuwa gaba d'aya ansauya masu fasali anyi sabon fenti ansaka sababbin kaya,,".... Wata ranar Tuesday ne MUFIDA tadawo daga aiki koda tazo saita tadda Aunty maryam, cikin fara'a kuwa tazauna suka gaisa saitacemata "kishiga kishirya zamu fita yanzu driver yana jiranmu" batai musuba kuwa tawuce domin ta shirya,, batawani b'ata lokaciba tafito taje gun momy tafad'a mata zasu fita, cikin fara'a tadubeta tace "to adawo lafiya" tace to tawuce, a y'an kwanakinnan tana mamaki sosai yanda momy tasake mata fuska tamkar baita bace tsawon shekaru kotace tin tashinta har izuwa girmanta momy bata tab'a yimata kamar yanda takemata yanzu ba abun yamatuk'ar bata mamaki sosai,,,".... Kai tsaye gidan maryam dake unguwar ghesse phess 1 suka wuce suna isa gateman yabud'e masu gate suka shiga, suna isa cikin parlor sai MUFIDA taga wasu mata su uku daganinsu manyan mata ne wayayyi, gaidasu tai cikin girmamawa suka karb'a cikin fara'a d'ayar tace "a,a itace amaryar tamu" aunty maryam tace "eh itace" masha Allah barakallah. d'ayar tafad'a itadai MUFIDA jinsu kawai take,,".... Basufi 30mnts dazuwaba aunty maryam takirata bedroom d'inta koda taje saitaga wasu manya manyan robobi cike da abubuwan kayan mata anandai tafahimci gyaran amare ne za'amata, wani irin takaici da bak'inciki ne taji sun mamaye zuciyarta kamar tatsala ihu, bawasa matan suka fara mata gyaran jiki suna hadeta da tsime kala kala da tirarikan saka maigida ihu, hhh Lol,,,".... Kimanin kwana uku suka d'auka sunamata gyaran jiki kala kala irinna matan kebbi, ita kanta MUFIDA tasan ta canja gyaran yamatuk'ar k'ara fito da tsintsar kyanta da kyan surarta, fatarta tai kyau takara fari sai kyalli take kamar hasken rana, acikin kwanaki k'alilan suka kammala mata gyaran jiki,,,.... ***** ***** Yau takasance Wednesday kuma itace ranarda za'afara gudanarda bikin yau ne za'ayi kamu, tin 10am aka wuce da'ita domin yimata lalle da saloon, bak'in lalle da ja akamata sannan aka gyaramata sumarta tasha mayuka kala kala bayan angama sannan suka dawo,, around 3pm dot akafara mata make up da shirin kamu, sai 3:30pm sannan aka kammala komai 4pm aka wuce izuwa gunda za'ayi kamun,,,".... Koda suka isa kuwa tini wurin yagama cika taff da mutane waenda aka gayyata dama waenda ba'a gayyata ba, matan manyan y'an kasuwa da masu gomnati dik sunzo,,, kamu yayi kamu taro yayi taro sai kusan 7pm sannan aka gama driver's sukazo suka d'auki amarya da aunty maryam da bilkis kasancewar ba k'awar amarya ko d'aya hakan yasa dole bilkis ce tamaye gurbinsu,,,".... Washe gari akai mother's night tin 10pm aka fara sai 1am aka gama, wannan event d'in yafi kamu had'uwa da tsaruwa kuma yafi samun mutane sosai dan harda matan governor of kebbi state sunje hjy Aysha da hjy Zainab kasancewar ranace ta uwaye, MUFIDA tasamu kyatutuka sosai daga matan shugabannin gomnati da matan abokanan Abban Ammar, bayan angama aunty maryam tadaukesu suka wuce gidanta kasancewar tin lokacinda akamata gyaran amare take acan tahanata fita ko'ina ko wani abu takeso saidai tasaka munira taje tamata,,,".... Tinda bikin yagabato hankalin MUFIDA yatashi takasa samun nutsuwa kullum cikin kuka take da bak'in cikin auren faruk dazatai kullum kuma cikin sallolin nafila da azkar take tana rok'on Allah idan aurensa shine alkhairi agareta to Allah yabata ikon yimasa biyayya idan kuma bashine alkhairi ba to Allah yayi gaggawar watsardashi ya tarwatsashi, kullum haka take kwana tana addu'oi, tin ranarda akai kamu mubina tasake zuwa kowanne event ba shima dolece tasaka taje y'an office d'insune sukazo sukace tare da'ita zasuje hakan yasa dole badan tasoba tashirya sukaje, munira kuwa hmm sai inda k'arfinta yak'are dan tinda akafara gudanarda bikin bata zaunaba dik abunda MUFIDA keso itace kezuwa tamatashi,,,".... Washe gari dinner, dawuri suka tashi aka d'auketa izuwa gidan hajiyar dady saboda takira tace akawomata ita taganta, dasukaje guntama kayan matane tasakata a gaba tadinga bata wurin ranar haka MUFIDA tayisa hajiya naturamata su wasu tasha wasu kuma tazubar saboda tagaji da shansu sosai harshenta harya sauya kala saboda shaye shayen kayan mata,,,...... Bayan sunyi sallar isha sannan aunty maryam tazo ta d'auketa suka wuce gidanta, acan mai make up tacimmasu tafara tsantsara mata had'adden make up saboda ranar yau taci uban kowacce don ango zaizo da abokanansa........... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _A true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 27/28*_ _Note Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Saikusan 9pm sannan aka gama had'e amarya cikin wata tsadadiyar wedding gown blue and white color har k'asa take, takalmanta da jakarta dakuma d'an kwalinta dik silver color ne tahad'u matuk'a takoma tamkar y'ar tsana kamar ka d'auketa ka gudu sai kyalli take tana shining tamkar hasken farinwata acikin sarararin samaniya aunty maryam da k'awayenta sai d'aukanta pic's suke hakama munira da k'awayenta,,,..... 10pm dot motocin ango dana abokanansa sukazo domin d'aukan amarya nanfa MUFIDA tace bazata shiga motarsu ba atare da aunty maryam zataje, dik yanda sukazo tashiga motar angonta fafur tak'i dole badan sunsoba suka tafi suka barta ran hamma faruk a b'ace suka wuce, a ransa cewa yake "yarinyar nan dole na gyara mata zamanta saboda nafuskanci rainani takeso tayi bari kawai Allah yakaimu gobe zaki bambance tsakanin aya da tsakuwa badai ni kike wulak'antawa a gaban abokanainaba hmm zakiyi nadamar yin hakan" haka yaita tinani dakuma tsara yanda zai hukuntata da salon muguntarsa,,,".... Bayan sunwuce aunty maryam tad'auketa a tata motar da k'awayenta suka wuce, dasuka isa tsayawa sukai domin jiran karasowarta saboda kowa ya hallara ango da amarya kawai ake jira, suna nan kuwa suma suka iso nan su aunty maryam suka sakasu a tsakiya su munira da bilkis da k'awayen munira tareda k'awayen hamma suka shiga gaba wasu kuma suka tsaya baya sannan suka kama hanyar shiga holl d'in,,,.... Tinda suka danno k'afafunsu aka taso akafara basu zafafan pic's da DJ kuma yasake sautin amarya da ango, har suka isa gunda aka tanadar dominsu ba'adaina basu pic's ba, bayan sun zauna MC yazo yatsayarda masu d'aukan pic's d'in sannan yafara gudanarda abunda yatarasu,, bayan yayi yan maganganunsa sannan akace yanzu ango da amaryarsa zasu yanka cake danhaka kowa yamayarda hankalinsa nan sannan yabada attention nasa nan DJ yasaka sautin kida mau d'auke da sassanyar waka irinta masoya,,,, aunty maryam ce tazo ta taso da MUFIDA sannan shima yataso aka bud'e cake d'in sannan aka basu suka matar commissioner ce ta taso takarb'i microphone tafara karanto kalmomin dake cikin I LOVE U d'aya bayan d'aya saida takai U sai suka yanka cake d'in nan aka d'auki shewa ana tafi nan yadiba yasakamata a baki itama ta d'iba zata kaimasa abaki sai tai tsaye tana kallonsa tana murmushi kwallah nazuba daga idanuwanta,,,"..... Siffar MUJAHID taga yakoma mata yanda yake murmushinnan nasa nan takaimasa abaki yakarb'a tareda d'an cizar yatsunta, dasauri tacire hanun tana fad'in "aaashhh....!!!" alamar taji zafi tana yarfarda hanun nan akaita dariya ana kallonsu, shima dariyar yake a zatonsa MUFIDA tasauke karan tsanarda tamasa ganin hadda murmushi take masa nan kuwa baisan ita abunda take nufi dabanba, bayan sun yanka cake aka jasu izuwa wani gu da aka tsarasa acikin holl d'in tamkar lambu gun shak'atawa DJ yasakamasu wata waka wacca JAWAAD yayiwa ZULAIHERT d'insa mai suna WAIT FOR ME MY HUBBY ZULAIHERT, k'ugunta yarik'o yad'ora hanunta kan shoulder d'insa sannan shima yad'ora nasa kan gefen k'ugunta d'aya suka fara rawar jajayen fata,, hmm hamma faruk wallahi kai d'an duniyane na k'arshe hhh Lol,,".... Ahalin yanzu dik siffar MUJAHID itace take gani ga faruk hakan yasa dikta susuce tadawo tamkar wacca tai loosing memory dik yanda yajiyata can take tafiya, hakan yabama hamma faruk mamaki sadai yaji dad'in hakan sosai, sundauki y'an mintina suna rawar sai d'aukansu ake ana video recording nasu abun gwanin birgewa sannan akace suje su zauna akacigaba da shan shagali ana cashewa,,,, sai kusan 2am sannan aka gama dinner d'in kowa ya watse,,,"..... Har suka koma gida munira nacike da mamakin yanda MUFIDA ta sauya itadin ma haka mamakin kanta take yanda tasake masa jiki yau kamar baitaba,,,".... Washe gari Friday around 3pm bayan ansakko daga masjid dibban jamaa suka shaida d'aurin auren MUFIDA da UMAR FARUK akan sadaki mafi tsoka nai dubu d'ari, bayan angama d'aurin auren dady yashiryamasu walima akatafaren holl dinnan mai suna ROYAL SPECIAL HOLL, angon kuwa yau garinciki agunsa ba'amagana shima bayan andaura auren yakwashi abokanansa izuwa gidansa dayake alfasharsa sukaje suna cashewarsu da holewa,,".... A b'angaren amarya kuwa tinda aka d'aura auren tagudu gidan hajiyar dady batareda kowa yasaniba ko acan dinma dataje dikda d'inbin jamaar dake cike famm a gidan bata bari kowa yaga shigowartaba tashige d'akin bilkis tarufe kanta taita darzan kuka tana fad'in "wayyo Allah na kaicona kaicon rayuwata meyasa zuciyata takasa bayyana sakonta izuwaga mr man dayanzu shine wanda zai malleka meyasa rayuwa ta juyaman baya meyasa rayuwata ke tafiya ahaka, wallahi hamma banasonka bana k'aunarka kuma babu ranarda zan so ka natsaneka kuma natsani rayuwarda zanyi dakai wayyo Allah na kajikaina kashiga lamari na" tak'arasa tareda fashewa da matsananci kuka mai ban tausayi mai raunana zuciyar wanda yajisa,,,".... Haka taita rerasa tin muryarta nafita harta disashe,,,.... Lokacinda aunty maryam ta ankara da MUFIDA bata cikin gidannan bak'aramin tashi hankalinta yayiba nantake aka bazama nemanta acikin gidan amma dik wani lungu da sak'o na gidannan annemeta anrasa, hankalin maryam yak'ara tashi hakama dik wani dake cikin gidan hankalinsa yatashi nantake maryam takira dady tasanardashi, hankalin dady ma yatashi ba kad'an ba nantake yakira gidan hajiyarsa yasanardasu abunda ake ciki sannan yasaka akafara nemanta acikin gida,,,.... Ananma ko'ina saida aka duba amma ba'agantaba, bak'aramin tashi hankalin dady yayiba nantake yakira commissioner of police yasanardasu abunda ake ciki nanfa akafara nemanta akasaka tattsauran tsaro acikin unguwar ghesse phess 1 dakuma G.R.A,,, ana cikin nemanta kamar ancewa momyn su faruk tabud'e d'akin bilkis aikuwa tana bud'ewa saitahango MUFIDA kwance akan gado, dasauri taje gunta ta tallafota saitaga ashe bata numfashi, cikin tsintsar tashin hankali momyn faruk tad'auki wayarta takira abban Ammar tafad'a masa nan shima yakira dady yafad'a masa,, cikin y'an mintina suka iso gidan a firgice dady yaje yad'auki MUFIDA ganin bata numfashi yasa hankalinsu gaba d'aya yatashi nantake cikin sauri suka kama hanyar hospital,,,".... Daisarsu kuwa ba b'ata lokaci aka karb'eta domin bata taimakon gaggawa,kasancewar dama likitan yasan matsalarta yasa hankalinsu bai wani tashi ba kuma nantake suka shawo kan matsalar tadawo cikin hayyacinta, saida likitan yafito yafad'a masu ta farfado sannan hankalin dady ya kwanta ya sauke nannauyan numfashi,,,".... Dik wainarda ake toyawa faruk baisaniba yanacan suna holewarsu a gidansa saida lokacin d'aukan amarya yai yaga harma yawuce dan har 11pm tayi sannan yake yiwa hajiyar dady magana wai har yanzu lokacin d'aukan amarya baiyiba,, wata iriyar harara hajiya ta wurgamasa kan tace "kana nufin kace bakasan abunda yasameta ba kenan" dasauri yataso daga kan kujerarda yake zaune tareda zaro idanuwansa yace "meya faru da'ita hajiya" kallonsa tai sannan tace "to natacan asibiti anyi admitting nata tin d'azu" dasauri yamik'e tsaye yad'auki carkey d'insa yafita, kallo hajiya tabisa dashi tace "ohh yaran zamani ba kunya yanzu fa can zashije bako kunya watakil ma yace acan zai kwana",,,.... Kai tsaye hospital d'in yawuce koda yaje harta farka tana zaune dady nabata abinci a baki tanaci yamata firar barkwanci tana dariya, cikin sallama yashigo yagaidasu dady suka amsa sannan yakalleta yacemata "sannu MUFIDA yakarfin jiki" batareda ta kallesaba tace "dasauki" ganin faruk yazo yasa dady yatashi yacewa abban ammar suwuce, dasauri tarik'o hanun dady cikin shagwab'a tace "plss dady karka tafi" murmushi yai sannan yace "karki damu my dear zan dawo kinji" ya sumbaci goshinta sannan yawuce,,".... Ganin suntafi yasa yazo zauna gefen gadon yad'auki plate d'in abincin yadiba yakaimata baki saita juya fuskarta tak'i karb'a tareda watsa masa harara, murmushi yai sannan ya'ajiye plate d'in, matsowa yai dab da'ita yahard'e k'irjinsa da nata sannan yakai hanunsa yarik'o hanunta yana kallon lallenda akamata yana murmushi, dasauri tafizge hanunta cikin masifa taso ta turesa da hanu d'aya saboda d'ayan mak'ale yake da drip sai kuma takasa,,"... Goshinsu yahard'e gu d'aya har suna shak'ar numfashin juna suna kallon cikin idanuwan junansu, ture gishinsa tai da nata cikin tsintsar b'acin rai yayinda tsanarsa kuma ke k'ara cika zuciyarta, bata ankaraba kawai taji bakinsa acikin nata yana tsotsar yawunta cikin salon yaudara sannan yacusa hanunsa acikin k'asan rigarta yakamo brez d'inta hanunsa d'aya kuma yadinga shafar surarta cikin wani irin salon yaudara, cikin sauri tayunk'ura da dika hannayenta dikda jikinta bayada kwari amma nantake taji k'arfi yazomata taturesa harsaida allurar dake cikin hanunta ta drip tafita da k'arfi jinin yadinga zuba,,,..... Cikin masifa tanunasa da yatsa ta zaro dara daran idanuwanta tace "wannan yazamemaka na k'arshe dazaka sake tab'a jikina idan bahakaba kuma wallahi zan iya zama ajalinka" shima cikin b'acin rai yanunata da yatsa yace "ba ubanda ya'isa yahanani morarki saboda dagake har abunda kika mallaka nawane k'udi nasaka nasiya saboda kinyi kad'an wallahi ki hanani na more naji dadina" au hakama zakace to shikenan ni da kai shege ka kafasa. Fita yai fuu yawuce ransa a b'ace itakuma takoma kan gado ta kwanta tareda dafe kanta dakemata ciwo,,,".... Kwananta biyu kacal aka sallameta suka koma gida nan akafara mata shirin wucewa izuwa gidanta, a ranarda zata wuce kuwa saida dady yamata nasihohi masu ratsa jiki akan biyayyar aure taita kuka, daga nan akawuce da'ita gidan hajiyar dady suma suka d'ora daga inda dady yatsaya, sai 10pm sannan aka d'auketa izuwa gidan mijinta dake unguwar ghesse phess 2 tareda y'an aikinta guda biyu da dady yabata domin sutayata aikin gida, aunty maryam ce dasu munira sai gwaggonsu k'anwar su dady hajiya Amina da y'ay'an ta biyu twin's Afra da Afza sune sukayiwa MUFIDA rakiya suna isa kuwa basu wani jimaba suka fito suka barta.......... Kuyi manage da wannan 👏 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 29/30*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Bud'e mayafinda aka rufe mata fuska dashi tai ta tashi tafita parlor, kallon yanda aka narka mata dukiya acikin parlon take aranta tace "hmm wallahi dama dady yasani da bai wahalarda kud'insaba a wannan k'azamin gidan mara tsabta wanda yake cike da k'azanta" sauran d'akunan tawuce tashiga, 3bedrooms ne da 2parlors sai d'akin y'an aiki d'aya wanda yake kusa da kitchen, d'akinsu harira 'yan aikinta tashiga cikin girmamawa suka gaidata tareda tambayar ko akwai abunda take buk'ata tacemasu aa nan tamasu saida safe tawuce,,,".... D'akinta takoma tacire kayanta tadaura towel tashiga toilet, wanka tai ta d'auro alwala sannan tafito, bayan tafito tashafa mai takunna AC sannan tasaka wata doguwar riga bak'a mara nauyi tasaka hijab tashimfid'a prayer met tafara sallah,,, tanacikin sallah yashigo ganin tana sallah yasa yafita,,".... Tana k'are sallar tai saurin d'aukan key tarufe k'ofar sannan tadawo tacire hijab ta linke prayer met tamayar cikin wardrobe sannan takashe fitilar dak'in tahau gado ta kwanta taredayin addu'ar kwanciya bacci, batafi 15mnts da kwanciya ba taji yana bubbuga k'ofar amma tai shuu kamar batajisa ba, haka yaita bubbuga k'ofar yana kiranta harya gaji dole yawuce nasa dak'in ya kwanta,,".... Washe gari bayan tai sallah saita sake komawa bacci, sai kusan 12pm sannan tafarka tashiga toilet tai wanka tafito tasauya kaya izuwa atamfa sket da riga, batai make up ba tadaura d'an kwali sannan tasaka wasu plat shue tad'auki key tabud'e k'ofar tafita parlor, koda tafita saita tadda su harira a kitchen suna girki nan suka gaidata sannan tace "hamma faruk yafita ne" harira tace "eh yafita tin d'azu yake zaune parlor yana jiran fitowarki dayaga baki fitoba shine saiya fita" wani irin dad'i taji acikin zuciyarta harsaida tad'an murmusa sannan tace "ok to me kuka girka mana ne" harira tai murmushi tace "naki breakfast yana can kan dining kekadai yake jira" tai murmushi tawuce, bayan tagama break tafito tacewasu harira "kudafa dik abunda kukeso shima kudafamasa nasa" suka amsa da to sannan tawuce d'akinta tasaka key tai kwanciyarta,,,".... Idan ran faruk yai dubu to yab'aci ba'asababa b'ata masa rai kamar daren jiya ba, yakasa zama yakasa tsayi sai zarya yake acikin d'aki yana tinanin irin hukuncinda zai mata idan tashigo hanunsa, Nazir dake gefensa ne yace "bross da wannan zaryar dakake dama zama kai ko hutawa kayi brain naka yayi sanyi tinda kabari k'aramar yarinya ta rainaka dik tarin 'yammatan dake bibiyarka kak'i kulasu kadage kai sai MUFIDA to ga'irinta nan ai sai juyaka take kamar waina" cikin tsintsar b'acin rai yace "wallahi bata tab'a b'ataman rai kamar jiya ba dikwani kwad'ayina danake akanta na tattarasa na ajiye saboda zuwan ranar jiya amma saitamun haka to wallahi wallahi saina huce haushin abunda tamun a jikinta" dariya Suhail ya kyalkyale da'ita yace "nasan zaka iya aikatawa wallahi saboda kad'an daga cikin k'aramin aikinka ne heyy gyaiz kamanta da'ita kawai kasha ruwa abunka anjima zaku had'e" nan yamik'a masa kwalbar barasa da cup yakarb'a amma bai karb'i cup d'inba yad'aga kwalbar sama yafara kwankwada idanuwansa sukayi jajir kamar barkono,,,"...... Da dare bayan tai sallar magrib taci abinci tana parlor zaune ita dasu harira saigashi yadawo ko kallonsa bataiba bare ta gaidasa su harira ne suka gaidashi sannan suka tashi zasubar wajen saitai saurin dakatardasu da fad'in "ina zakuje ne?" basu tsaya suyi mata maganaba suka wuce jikinsu har bari yake saboda tsoron faruk yanda yahard'e masu fuska tamkar baitab'a dariya ba, cikin masifa tawatsa masa wata muguwar harara ta tashi zata wuce dasauri yafincikota tafad'o k'irjinsa yamanneta a k'irjin nasa, mutsu mutsun kufcewa tafara amma saitakasa saboda rik'onda yamata,,,.... D'aukanta yai cakk yawuce bedroom d'insa da'ita ganin bedroom d'insa yawuce da'ita yasa hankalinta yatashi zuciyarta tadinga bugawa k'irjinta sai dukan tara tara yake, kan bed ya sauketa zata mike tsaye saiyai saurin maidata ya kwantar sannan yahard'e bakinsu gu d'aya yafara tsotsar yawunta, hanunsa yasaka yadanne nata hannayen k'asa sannan yazuge zip d'in rigarta yajanyo rigar yai k'asa da'ita nantake bobbs d'inta suka bayyana acikin brez d'inta, hanunsa yasaka yafara matsasu cikin salon mugunta, wani irin zafi tafaraji sakamakon matsasu dayake da k'arfi,,,".... Kisses yadinga mata ta ko'ina na surarta tamkar mahaukaci haka yake kissing nata, hannayensa kuma sai yawo yake dasu tako'ina,,,..... Wani irin zafi da kuna zuciyarta ke mata idanuwanta sai zubda kwallah suke cikin muryar kuka mai ban tausayi take magana "bana sonka faruk wallahi bana k'aunarka natsaneka natsaneka faruk" haka taketa fad'a cikin zafin rai, tanajin yanda yake sarrafa surarta yake matsa bobbs d'inta cikin mugunta har saita rintse idanuwanta saboda masifaffen zafinda takeji tanaso tahanasa amma jikinta ba kwari saboda dikya kashemata kuzarinda take dashi da salonsa na yaudara da mugunta,,,".... Dakyar yad'ago yarabata da rigar gaba d'aya sannan yafara kissing na cinyoyinta, baijira komaiba yafara kiciniyar shigarta ta k'arfi, wani irin kuzari ne yazomata dak'arfi tajuyamasa baya sannan tasaka hannayenta ta turesa kan gado ta tashi a zaune, kuka yafara mata yakasa tashi saboda gaba d'aya jikinsa ya mutu burinsa kawai yaji yashigeta, cikin wata iriyar murya yafara mata magiya "plss MUFIDA karki tafi dan Allah kitaimakeni kizo gareni karki hanani kanki ki tausayaman" wani irin murmushi tai wanda yafi kuka ciwo sannan tace "tinda kafara nunaman so na tsaneka faruk sannan tinda nasan ba sona kake tsakani da Allah ba nak'ara tsanarka, faruk ba sona kake tsakani da Allah ba jikina kawai kakeso saboda haka nikuma namaka alk'awarin hanaka morar jikina har izuwa lokacinda zakaji kafara sona tsakani da Allah, sadai kuma nasan ranar bazata zo ba saboda koda kasoni ni bazan soka ba saboda zuciyata nariga dana mallakawa wani wanda yafika" tana gama fad'ar haka ta tashi tamayarda rigarta tawuce d'akinta tabarsa kwance akan gado sai mayarda numfashi yake akai akai ya kudundune kamar mara lafiya,,,".... Tana isa d'akinta tawuce bathroom tai wanka sannan tafito tai sallar isha tasaka kayan baccinta takashe fitilar dak'in tareda rufe k'ofar tasaka mata key sanna ta kwanta,,,,,.... Washe gari tana farkawa daga bacci tai salla sannan tafito tashiga kitchen, tea tahad'awa kanta ta dafa indomie da kwai sannan takoma d'akinta taci, bayan tagama tafito takai kwanikan kitchen tadawo d'aki, wanka tai tasaka kayanta batareda tai kwalliya ba, 7am dot tafito taje d'akinsu harira tafad'a masu tafita sannan tawuce izuwa gun aiki,,,"..... Koda faruk yafito yaje d'akinta saiyaji k'ofar a rufe da key danhaka yadawo gunsu harira yatambayesu ita nan suka fad'a masa tafita aiki, tsintsar mamakine ya bayyana a fuskarsa azuciyarsa yake cewa "wai yarinyar nan tanada hankali kuwa wace iri ce ita inace ni da ita anbamu hutun sati biyu saboda bikinmu da akayi yanzu kuma kwana d'aya kacal saitafita aiki kaiiiii haba faruk meyasa zaka bari k'aramar yarinya tana nema ta rainaka kamar ba kaiba" dahaka yawuce d'akinsa shima yashirya, bayan yashirya yafito, motarsa yashiga kai tsaye yawuce office d'insu,,"..... Yana isa gateman yabud'e masa yashiga yai parking yafito, cikin tsintsar masifa yawuce izuwa cikin Companyn, kai tsaye office d'inta yanufa dik worker's d'inda ke kwasan gaisuwa garesa baiko kula dasuba bare ya karbamasu, yana isa office d'inta tana zaune akan kujera tana duba wasu file's yakai hanunsa yafincikota on expected taji fincikowarda yamata hakan yasa tai y'ar k'ara saboda razana, ganin shine yasa tawatsamasa wata muguwar harara tareda yin tsaki mai sauti tace "malam lafiya kake nema ka karyani" cikin masifa yafara mata magana "waike wace irin mutum ce dabakyajin magana inace ni da ke dik anbamu hutun 2weeks saboda bikinmu meyasa zakifito aiki yanzu kuma ma uban waye yabaki izinin fitar" kwacewa tai daga rikonta yamata tawurgamasa harara sannan tace "hutu toni bana buk'atar hutun kuma izinin fita bawanda yabani saboda haka idan mutum ya'isa yad'auki matakin gaggawa yafitardani daga gidan lokacin ne zan tabbatar da ran mutum yab'aci" ganin hankalin kowa yadawo gunsu musamman mubina da office d'inta yake kusa danata tawani yi tsaye ta rungume hannaye tasake baki da ido sai kallonsu take, jakarta yad'akko da wayarta sannan yarik'o hanunta yajata, rik'onda yamata bazata iya kufcewa ba hakan yasa dole takyalesa, suna isa yabud'e murfin mota yajefata sannan yazagayo yabud'e yashiga yatada motar yabar Companyn,,,.... Acikin motarma masifa tadinga balbala masa tana fad'in "wallahi gwanda ma kamaidani dan ba ubanda ya'isa yahanani fita aiki kuma wallahi wannan yazamemaka na k'arshe dazaka sake zowa office d'ina kamun masifa kabar ganin kana manager kuwa" uffan baice da'ita ba har suka isa gida, yanayin parking tinkan motar tagama tsayuwa tabud'e murfi tafita abunta,,,..... Washe gari ma haka tashirya tafita aikin saida yaje yasami Abban ammar yafad'a masa sai abban ammar yace "tinda tace batason hutun yakyaleta mana dama dan tad'an hutuna saboda hidimar da akayi ba'azauna ba ga taryan bak'i amma tinda bataso yakyaleta karya takurata, badan yaji dad'i ba kuma badan yaso hakanba yakyaleta tacigaba da tafiyarta aiki,,,".... Haka rayuwar aurensu tacigaba da gudana cikin tsintsar tsanarsa da kyamatarsa, har izuwa yanzu MUFIDA tak'i barin faruk yakusanceta kullum saidai taita wahalardashi amma bazata bari yabiya buk'atarsa ba, tino da irin masifarda Allah yace zaiyiwa dik matarda take hana mijinta ya kusanceta wato macenta ke gudun shimfidar mijinta yasa kullum saitai kuka matsananci saboda tasan idan har tamutu acikin wannan halin tabbas makomarta wuta, sadai har yanzu kuma zuciyarta ta gagara karb'an faruk a matsayin mijinta hakan yasa har yanzu takasa bashi kanta,,".... ***** **** ***** Yau kimanin wata d'aya kenan da aurensu, yauma kamar kullum bayan tadawo daga gun aiki taje gidan hajiya, acan taci abinci tai sallar magrib sannan tafito takamo hanyar gida acikin dalleliyar motarta wacca dadyn ta yabata kyauta a lokacinda suka kammala karatunsu,,,"..... Ahankali take driving hartaiso gida nan tai horn gateman yabud'e mata tashiga tai parking, bayan tai parking sannan tafito ganin motar faruk yasa mamaki ya bayyana a fuskarta saboda ba yanzune yake dawowa ba,,... Cikin tawuce bayan tashiga parlor saitaga bakowa acikin parlon, d'akinsu harira tawuce saita taddasu suna bacci nan tarufo masu k'ofar, ahankali tafara tafiya izuwa d'akinsa harta k'arasa bata ga kowaba nan takutsa acikin d'akin,,".... Ahankali tabud'e k'ofar dasauri tadawo baya tareda rufe hancinta tana karanto "innalillahi wainna ilaihi raji'un hazbiyallahu wani'imal wakiil" sakamakon wani irin wari dataji, wasu zafafan kwallah ne suka zubomata zuciyarta namata zafi.............. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 31/32*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Zama tai anan bakin k'ofar tana kuka maiban tausayi tana zubda kwallah zuciyarta sai zafi take mata,,,.... Ganin kuka bashine mafita agaretaba yasa ta tashi tacire mayafinta tarufe hancinta dashi sannan tafara kwashe kwalaben giyar tawuce toilet tazube sauran giyardake cikinsu sannan tadawo dak'in tafara tsabtaceshi sai k'ara toshe hancinta take saboda ji take kamar tai amai saboda tsananin warin giyar,,,"..... Bayan ta tsabtace dak'in sannan tawuce d'akinta tad'akko tirarukan d'aki masu k'amshin gaske irin na mutan kebbi tadawo d'akinsa tafesheshi da tirarukan nantake dak'in yad'auki k'amshi, bayan tagama saitai tsaye tana kallonsa yana kwance tarasa yanda zatayi dashi saikawai tad'auki jakarta da phone d'inta tafita ta janyomasa k'ofa tarufe,,".... D'akinta takoma tacire kayanta tawuce toilet tai wanka sannan tad'auro alwala tafito, bayan tafito tai sallah tasaka kayanta sannan tafito parlor, kitchen tawuce tadafa indomie da kwai sannan tafito parlor tazauna ta kunna TV tana kallon news,,,, tana zaune saigashi yafito sanye da jallabiya kallo d'aya tamasa tad'auke fuskarta, kamar mara gaskiya haka yak'araso yazauna a kujerardake kusa da wacca take zaune,,,... Kallonta yai cikin sakin fuska yace "am MUFIDA dan Allah kiyi hak'uri akan abunda kikagani d'azu wallahi kuskure ne kuma insha Allah hakan bazata sake faruwa ba" saida tahadiye abincinda tasaka a bakinta sannan tai murmushi batareda ta kallesa ba tace "hmm ka d'auka hala yanzune nasan kana shan giya" kobata kalli fuskarsaba tasan mamaki ya bayyana a gareta, waigowa tai tana murmushi ta kallesa tace "idan ma bakasaniba to yanzu kasani nadad'e dasanin kai cikakken d'an giya ne a wannan gidan maka kakezowa tareda abokananka ku b'oye kusha abunku saboda wayonka yasa kakeyin hakan hakankuma yasaka dady da abban ammar harma da Abbu dik basusan kanashaba saini da munira kawai, hmm faruk kenan wannan duniyar taishe kowa riga da wando kuma dik wanda yagyara yasani hakama dik wanda yabata yasani" tana gama fad'ar haka ta tashi tawuce tabarsa anan yana cike da tsintar mamaki,,,..... Kitchen tawuce takai kayan sannan tafito tawuce bedroom d'inta tarufo k'ofar da key sannan takashe fitilar d'akin ta kwanta,,,"..... Washe gari tin 6am ta tashi tai sallah tai wanka tashirya sannan tafito, koda tafito kuwa tini su harira sungama had'a breakfast suna ganinta suka durk'usa suka kwashi gaisuwa ta amsa sannan tawuce dining domin yin break,,, tana cikin yin break saiga faruk yafito shima cikin shirin fita aikin, batareda ta kallesaba tamasa barka da safiya ya amsa cikin fara'a tareda tambayarta takwana lafiya saidai tinda ta masa barka da kwana bata sake cemasa uffan ba hakan kuma baidamesaba nan yazauna shima yafara yin break d'in,,".... Tana gamawa tamik'e tsaye tad'auki carkey d'inta da phone nata tareda jakarta tawuce abunta,,,".... Yaukam suna tashi daga aiki kai tsaye tayo gida saboda yau taci aiki sosai a office tagaji tana buk'atar hutu danhaka tana tashi tayo gida, tana isowa tai wanka takwanta domin tad'an hutu,, bacci b'arawo bata ankaraba ya kwasheta, can acikin bacci saitaji kamar ana murzata, dasauri ta tafarka tabud'e idanuwanta saitagansa akanta yana kissing d'inta harya rabata da rigardake jikinta,,".... K'ok'arin hanasa tai amma saita kasa nan yacigaba da bata hot kisses masu zafin gaske tako'ina najikinta, d'agowa yai yafara shinshinar wuyanta tareda saka harshensa acikin kunnayenta yana lasa,,, zafafan kwallah ne ke zuba daga idanuwanta zuciyarta cike da k'unci da takaici a zuciyarta tana fad'in "inama ace MUJAHID ne ke morata inama ace MUJAHID danabashi dikkanin zumata saboda nasakasa acikin farinciki sannan yasan irin tsintsar k'aunarsa danai k'auna mai tsabta ba irin wacca faruk kemanba ta sha'awa" tana fad'ar haka tak'ara fashewa da kukan takaici zuciyarta namata zafi,,".... Bata ankaraba tajisa kasanta yana lasar cinyoyinta hanunsa kuma yana shafar kan HQ d'inta cikin salon yaudara, wani irin nishi tai tareda zubda kwallah takai hanunta tarik'e hanunsa saiya kufce yacigaba da shafarsa yana kissing d'in cinyoyinta tareda shafasu da hanunsa d'aya, d'agowa yai yad'ora bakinsa kan nipples d'inta yafara tsotsa nan tai mik'a ta gantsara taredayin nishi mai sauti sosai takai hannayenta tacusasu acikin sumarsa saboda wani irin bakon al'amarinda taji ya ziyarceta,,"..... Shigaba yai da tsotsar kan nipples d'inta cikin salonsa na yaudara itakuma sai nishi take da k'arfi da k'arfi tana k'ara gantsaromasa bobbs d'inta, hanunsa yakai yadinga matsasu da k'arfi hakan yasa tarikice kwallah sukacigaba da zubarmata saboda wani irin zafinda takeji mara misaltuwa,,".... Yariga ya haukace ya rikice burinsa kawai yaji yashigeta bai ankaraba yana cikin shafar surarta yana tsotsar kan nipples d'inta saiyaji tazame jikinta tamirgina gefe d'aya tana kuka, matsowa yai kusa da'ita yakai hanunsa bayanta yafara mata magana cikin disasshiyar murya "haba MUFIDA dan Allah ki taimakeni kada kujeni MUFIDA wallahi zan iya mutuwa marana zafi takeman MUFIDA ki taimakeni" kwallah take zubarwa ta tashi zaune dakyar tafara masa magana "faruk kai mayaudarine faruk kai maci amanane faruk natsaneka faruk bana k'aunarka faruk na tsaneka bazan tab'a amincewa dakaiba" tana gama fad'ar haka ta tashi jiki ba kwari tashige toilet tabarsa anan kwance,,".... Ganin batada niyar dawowa yasa yatashi jiki ba kwari yafita yawuce izuwa nasa dak'in,,,..... Wanka tai ta tsalkake jikinta sannan tad'auro alwala tafito, bayan tafito tai sallar magrib da isha sannan saka kayanta na bacci tafita parlor, kitchen taje tadibo abinci tafito tadawo d'akinta taci bayan tagama sannan takwanta bacci,,".... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiyar musu acikin wannan halin har izuwa yanzu babu wani sauyi acikin rayuwar aurensu MUFIDA dikta rame tai bak'i kamar wacca tai ciwon wata tara,,,,..... Yau takasance Sunday weekend danhaka tashirya tafita, gidan hajiyar dady taje tawuni acan sai 4pm sannan tawuce gidansu, saidai kash koda kaje dadyn ta bayanan yayi tafiya k'asar Italy danhaka batawani jimaba 5pm takamo hanyar gida,,".... Tin akan hanya takejin gabanta na fad'uwa kirjinta sai bugawa yake, acikin wannan yanayin harta iso gida, bayan tai parking saitafito takama hanyar shiga parlor, tana isa ciki saitaga parlon kasha kasha dikya baci ya rikice kamar bakowa acikinsa, can gefe d'aya tahango muciya da takalman harira da zanenta,, dasauri takama hanyar d'akinsu harira cikin fargaba da tsoro tana isa saita hango luba zaune tana matsanancin kuka tana ganin MUFIDA tasake fashewa da wani sabon kukan,,,.... Cikin kid'imewa MUFIDA tafara tambayarta "luba ina harira meke faruwa ne kike kuka ina harira?" kasa magana lubar tai sai kawai tarika hanun MUFIDA suka fita,,,,.... Ganin sunkama hanyar dak'in faruk yasa gaban MUFIDA tadinga fad'uwa yana dukan uku uku, suna isa MUFIDA tazaro daran daran idanuwanta ta firfito dasu waje nantake kwallah suka zubomata, dagudu taje tasaka mayafinta tarufe mata jikinta tana zubda kwallah bakinta har rawa yake, cikin tashin hankali ta tallafo kanta tana jijjiga ta tana kiran sunanta "harira harira harira kitashi dan Allah" sadai ina yarinyar tasuma saboda azabarda tasha a hanun faruk k'afafuwanta dik jinine hanunta da fuskarta ta yanke har jini yafito kamar wacca akasaka wuk'a aka yanketa alamar tai k'ok'arin kwatar kanta ta k'arfi yamata,,".... Tasowa tai tayo kan faruk wanda yake zaune akasa cikin maye sai waige waige yake ga kwalbar giya a gefensa jikinsa bako kaya dagashi sai d'an kamfai jikinsa dikya baci da jini, kyawawan marika ta sauke masa har biyu tafashe da kuka tana fad'in "ka cuceni faruk ka cuci rayuwar wannan yarinyar kuma wallahi sai Allah yafitarmata da hak'k'inta k'arshenka bazai tab'a yin kyau ba wallahi faruk na tsaneka na tsani dik mai hali irin naka kuma Allah wadan da masu halayya irin taka" cikin maye yakai hanunsa ya rikata taisaurin kaucewa saiyafad'i k'asa,,,.... Cikin maye yake fad'ar "wallaiii...Niiii...Banni bannee....Allah banni....Bannee......" wani marin tasake watsa masa sannan ta tofa masa yawu a fuska tareda fad'in "Allah wadaranka" tashi tai tafita tad'akko wayarta tai dialing number na dadyn ta............... Am sorry for de late 👏 wallahi wani abune yarikeni bansamu yin tyaiping dawuri ba #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *.I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 33/34*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Ringin d'aya a na biyu yad'aga saboda dady ko acikin meeting yake indai MUFIDA takirasa saiya nemi excuse yad'aga idan suka gama sannan yadawo,, yana d'agawa cikin kuka take fad'amasa abunda faruk ya aikata, tsintsar mamaki ne ya bayyana a fuskar dady sannan yacemata "ok baby yanzu nadawo ina gida jirani ganin zuwa" tace toh sannan takashe wayar,,".... Wardrobe d'inta tabud'e tad'akko zani takoma tarufewa harirar jiki ta zauna nan akasa ta tallafota tad'ora kan cinyarta tana kukan takaici da bak'in ciki,,.... Suna acikin wannan yanayi saiga dady da momy da mubina sun iso da gudu taje tarungume dady tana kuka nan yafara rarrashinta sannan suka k'arasa acikin dak'in, momy ce taisa da mubina tana bud'e jikin harira tai saurin juya fuskarta tareda fad'in "subhanallah" dady kuwa gaba d'aya hankalinsa yatashi saboda tinda yake baitab'a sanin faruk yana shan giya ba hadda zina sai yau, k'arasawa yai gunsa ya tallafosa cikin tsintsar b'acin rai yawanka masa mari sannan yajefasa kan gado yad'auki phone d'insa yakira abban ammar yashaidamasa abunda ke faruwa,,,".... Cikin k'ank'ane lokaci abban ammar da momyn faruk suka isa, abban ammar na isowa yaje yadamk'o faruk yadinga dukansa yana kuka yana fad'in "ka cuci rayuwarka faruk ka cuci rayuwar wannan yarinyar faruk nai danasanin haihuwarka faruk Allah wadaran da masu hali irin naka" haka yaita fad'a yana dukansa dakyar dady yakwacesa yafita dashi yasaka mota sannan yacewa su momy a d'auki yarinyar awuce hospital da'ita,,,.... Daga MUFIDA har momyn faruk da luba dik kuka suke nan mubina da MUFIDA da luba suka d'auki harira suka fita da'ita suka sakata acikin mota momy da MUFIDA da mubina suka shiga mubina taja motar itakuma momyn faruk da luba da abban ammar suka shiga d'ayar,,,"..... Kai tsaye FMC hospital suka nufa suna isa kuwa cikin gaggawa aka karb'i yarinyar akashiga da'ita wani dak'in, saida likitoci suka duddubata sannan suka fito suka fad'awa abban ammar yanzu zasushiga dak'in theater da'ita saboda yajijjimata ciwo sosai sai anmata operation an gyara wurin nan abban ammar yace bakomai sukaje office yasaka hanu wato ( signing ) sannan yafito,,,,.... 9pm dot akashiga da harira operation lokacin kuma dik dady ya'iso, har izuwa yanzu MUFIDA bata daina kukaba saboda ji take kamar k'anwarta munira ko mubina ce faruk yayiwa wannan cin amanar, saida aka fito da harira sannan su dady suka koma gida akabar luba da baba mai tuwa y'ar aikin hajiyarsu dady da MUFIDA saboda itakam tace bazata iya tafiyaba harsaitaga harira tasami sauk'i,,,"..... Dik yanda su baba mai tuwo sukaso MUFIDA ta tafi gida ta kwana k'in tafiya tai dataji ma sundameta da tafi saitamasu fad'a tana fad'in "ni da ku dika d'aya ne banason kuna nuna bambamci a tsakaninmu ai mai kud'i da talaka dik Allah ne yayimu sannan Allah yace ba wanda yafi wani acikinmu sai wanda yafi tsorona saboda haka banason kuna nuna bambamci a tsakaninmu ku d'auki harira tamkar mubina ko munira aguna zan iya mata komai musamman idan kukayi duba da cin zarafinda akamata ni ma macece dole naji ba dad'i" baba tace "hakane kam bawanda yafi wani agun Allah sai wanda yafi tsoronsa Allah yakarama tsoron ubangiji" suka amsa da ameen,,,"..... Abban ammar ne tsaye acikin parlon hajiyarsa yana magana acikin zafin nama ransa abace yace "wallahi nayi nadamar haihuwarka faruk nayi nadamar kasancewarta babban d'a na dana fara haifa ashe bansaniba kana nan kana nema ka b'ata man suna aciki gari to wallahi bara kaji kayi kad'an ba'ahaifeka bare harka girma kuma insha Allah saika girbi abunda ka shuka tinda ka b'ataman rai kaima sainaka ya baci kuma yarinyar saika aureta tinda ka lallata mata rayuwa saboda bazan iya tinkarar iyayenta da wannan maganar marar dad'i ba, kai.....!!! Faruk" yanunasa da yatsa kasancewar ya dawo hayyacinsa,,,".... Ja da baya yai cikin tsoro hawaye saibin fuskarsa suke yacigaba "ka kiyayeni wallahi kuma daga yau nacireka amatsayin manager na AHMAD SHITU....N.L.T COMPANY kai nama koreka kar insake ganin kafarka acikinsa sannan rabaka aurenka da MUFIDA saboda sam baka dace dakazama mijinta ba" yana gama fad'ar haka yajuya zai tafi, dasauri yarike k'afarsa yana kuka yace "dan Allah abba kayafeni kamun rai wallahi natuba bazan sakeba daga yau" hanunsa yasaka yaturesa yafad'i yawuce abunsa,,,".... Gun hajiya yadawo yana kuka yarike k'afafuwanta yace "dan Allah hajiya kitaimakeni wallahi na tuba" ko kallonsa hajiya bataiba ta tashi tashige bedroom d'inta Abbu dama bayanan yai tafiya BAGDAAZ gun d'an'uwansa,, haka yagaji da kukansa yatashi yafita,,,.... Dik zamanda akai a asibiti tareda MUFIDA acan take kwana wuni ne batayi saboda aiki datake zuwa hakan kuwa bak'aramin dad'i yayiwa dady ba saboda akodayaushe yana alfahari da kyawawan halayen MUFIDA musamman yanzu data sauya,, hhhh nikwa nace sab'anin da datake kyamatar talaka,,,..... ***** ***** Yau kimanin sati biyu kenan dafaruwar wannan al'amarin kuma har izuwa yanzu su dady basu yanke hukunci akan abunda faruk ya'aikata ba, tinda abun yafaru MUFIDA tadawo gida abunta,,,.... A b'angaren faruk kuwa nadama da tsinewa giya shine abun yinsa kullum kansa yai zafi komai ya jagulemasa lissafinsa ya jagule gashi abban ammar yasaukesa daga matsayinsa na manager of AHMAD SHITU....N.L.T COMPANY hakan kuwa bak'aramin k'ara dagamasa hankali yaiba dakuma k'ara sakasa acikin tashin hankali,,,"..... Suhail ne da Nazir zaune a gefensa shikuma yana kwance akan kujera idanuwansa sunyi jajir saboda tsintsar b'acin rai, kamar zautacce kawai sukaga ya d'ago tareda fad'ar "kai ina sam giya batayiba wallahi Allah i tsinewa giya dama dik wanda yake shukata" dariya suka kyalkyale da'ita har suna rik'e ciki, saida suka tsagaita suhail yace "amma wallahi faruk kabamu kunya yanzu amatsayinka na babban yaro wanda ke ji da kansa zaka bari wannan y'ar k'aramar matsalar ta gagareka magancewa haba" Nazir kuwa cikin tsokana yakaimasa d'an duka a baya tareda fad'in "ohhh....No boss Come on be a man mana" tashi yai yashige toilet batareda yasake cemasu komaiba,,,... Harira taji sauk'i harma ansallamota daga hospital sun dawo gida nan baba mai tuwa tace abarmata ita hanunta tacigaba da kula da'ita har ta warke gaba d'aya,,,"... Yau takasance Sunday weekend danhaka yau MUFIDA ana gida ana hutawa, kwance akan kujera tana karanta wani hausa novel *NI DA MIJIN YAYATA* na marubutan zamani ( maryam momyn Afrah da Amina meena Abba ), musty ne yazo da gudu yana wasa da motar yara a hanunsa, yana zuwa yace "Aunty dady yace kizo yana parlon sa" hararansa tai yai murmushi tace "inkamun k'arya saina fasa bakinka" yace "eh na yarda" saita tashi tasaka takalmanta tawuce,,,".... Cikin sallama taisa parlon dady dake zaune kan kujera yana duba wasu file's ya karb'a mata sallamar momy da mubina suna gefensa, k'arasawa tai tazauna kusa da dady sannan tace "dady mustapha ne yace nazo kana nemana" d'agowa yai cikin murmushi yace "eh MUFIDA nike nemanki",,,..... Saida yakammala abunda yake sannan yadawo da hankalinsa izuwa garesu, wasu takardu sukaga ya d'akko masu d'an yawa yajuyo yakalli MUFIDA yai murmushi sannan yabata, cikin rashin fahimta takarb'a har zatayi magana sai yace "nasan bakusan abunda yasa nataraku ananba to yanzu zan fad'a maku" saiya juya ya kalli momy sannan yacigaba "Naraba dikkanin dukiyata gida biyu rabin na mallakawa MUFIDA ina fatar bazaku d'auki wannan abun dawata manufa b...." ai baiko k'arasaba momy ta taryeshi da fad'ar,,,,, "Tabdijam kai kansa kasan abunda bazai tab'a yiwuwa bane kafad'a dan Allah bazan tab'a yarda da wannan shirmen banzan ba, taya zaka yanke wannan d'anyen hukuncin batareda neman shawarar kowa ba naga ai MUFIDA ba'itakadai nace ka haifa ko kana mufin kanunamana cewa kafi son ta fiye da sauran y'ay'an naka to indai hakane meyasa ka haifesu",,,, Murmushi yai sannan yace "hajiya fatima kenan momyn yara uwar gida sarautar mata, kekinfi kowa sanin ko waye ni matuk'ar nayanke hukunci ba wanda ya'isa yatadasa acikin gidannan, naga dukiyar nan tawace inada damar nai dik yanda naga dama da'ita sannan MUFIDA y'ata ce ina ikon yimata komai amatsayina na mahaifinta innaga dama saina mallaka mata dukiyar baki d'aya kuma ba wanda ya'isa yahana",,,,,, Mubina ce tamik'e tsaye tareda fashewa da matsananci kuka tafita, itadai MUFIDA kallonsu kawai take batace uffan ba,,,,"..... Momy ma mik'ewa tai tafita tana huci, juyowa tai ta kalli dady tace "dady meyasa kai hak...." bata k'arasaba yarufe mata baki yana murmushi tareda fad'ar "shiiiitttt....!!!banason naji komai yafito daga bakinki tashi kije Allah yamaki albarka" badan taso hakan ba ta tashi tawuce,,,".... Iya nadama faruk yayita yanzu har tausayi yake bama abban ammar saidai har yanzu baidaina fushi dashiba gashi yayi har yagaji amma abban ammar yace baza'amayarda MUFIDA ba,,".... Yauma kamar kullum zaune take acikin parlor tana kallon tashar zeeworld suna wani series film twist of fate saiga faruk yashigo, kallo d'aya tamasa tajuya fuskarta tacigaba da kallonta, k'arasowa yai batareda yacemata komaiba yawuce parlon dady............ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 35/36*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Cikin sallama ya'isa cikin parlon dady na zaune yana shan coffee yakarb'a masa sallama, ahankali yak'arasa ya durk'usa har k'asa yagida dady, cikin fara'a dady yakarb'a yace "a,a son kaine a gidan yau" sinne kai alamar mara gaskiya yana sosa keya baya yace "eh wallahi dady nine" dady yai murmushi saboda yasan kwanan zancen nan yazauna,,,".... Shuru yad'an ratsa parlon can dady yad'ago yadubesa sannan yace "son inafatar dai lafiya ko akwai abunda kake so ne...?" ya jefamasa tambayar, shafa keyarsa yai sannan yad'ago cikin yanayin kunya yafara magana "am...dady...dama...dama" saikuma yafara in ina, murmushi dady yai sannan yace "relaxes my son kwantarda hankalinka kayi magana ina sauraronka" dakyar yasamu nutsuwa sannan yafara magana "dama dady nazone nabaka hak'uri akan abunda yafaru wallahi nai nadama dady dan Allah kai hak'uri kuma kabama abban ammar da momy hak'uri sunyi fushi sosai dani yanzu haka yakoreni daga Company yace karya sake ganina acikinsa kuma yace harira zai auramun sannan yaraba aurena da MUFIDA kuma wallahi ni dady inason matata dan Allah kabashi hak'uri please;;" yai maganar cikin yanayin tausayi,,"..... Hmmm....!!! dady yasauke nannauyan numfashi sannan yafara magana "hak'ik'a faruk ka aikata babban laifi wanda ni kaina saida rai na yab'aci sosai amma bakomai komai ya wuce kadaina kuka gobe insha Allah za'adawo maka da matarka kuma zaka koma aikinka tashi kaje" wani irin dad'i yaji ya mamayesa nan yarungume dady kamar k'aramin yaro yana fad'ar "thanks my dad i love u so so much am very proud of u my dad" yasakesa yafita yana murna dady kuwa banda dariya ba abunda yake,,".... Da dare bayan ya kammala komai yaje yasami abban ammar da hajiyarsu da momyn su faruk yabasu hak'uri, da farko abban ammar k'in hak'uri yai saida dady yaitamasa nasihohi yana janyo masa ayoyi da hadisai akan irin tanadinda Allah yayiwa masu yafiya da gara sannan yahak'ura,,,...... Bayan yadawo yakira MUFIDA yamata nasiha sosai akan lada da falalar dake cikin ribar zaman aure dakuma biyayya ga miji sannan yabata hak'uri akan abunda yafaru yakuma nemi ta yafewa faruk sannan gobe tashirya takoma gidan mijinta, badan tasoba saidan biyayya ta amince gobe zata koma nan dady yasanya mata albarka tareda kyakkywar addu'a dakuma fatan alkhairi acikin rayuwar aurensu sannan ta tashi tawuce, tana isa d'akinsu tafad'a kan gado tafara rera kukan bak'in ciki tana fad'ar "wato dai har yanzu wannan azzalimin baifita acikin rayuwataba wallahi faruk banasonka na tsaneka meyasa kaketa dawowa acikin rayuwata kai ya Allah kai gaggawar raba wannan auren kashiga tsakananina da wannan mugu azzalimin macuci kuma mayaudari" haka taita sambatu tana kuka mai taintsar ban tausayi mai raunana zuciyar wanda yajisa,,,..... Zaune take acikin parlor bayan tagama kuka idanuwanta dik sun sauya launi izuwa ja, mubina ce tashigo tana ganin MUFIDA zaune tana kallon saitazo tad'auki remote tacanja Chanel d'inda MUFIDA ke kalla sannan tazauna kan kujera tad'ora kafa d'aya kan d'aya tai tamkar batasan da mutum zaune acikin parlon ba, cikin mamaki MUFIDA ta kalleta sannan tace "ke meyasa zaki sauya man Chanel d'inda nake kalla ko bakiga kallo nakeyiba" wani watsassten kallo tabi MUFIDA dashi tana taunar cwingom batareda tasake kallon inda takeba tabata amsa "bana buk'atar kallon wannan chanel d'in wannan nake buk'atar kalla",,,..... Tasowa MUFIDA tai daga gunda take zaune dama yau dik jin rayuwarta take ba dad'i b'acin rai takeji bare kuma yanzu antabota dama masifar tasaukane saboda wani dalili a baya yanzukuma dole tad'an dawo tinda antabota,,".... Gunta tazo tai tsaye tace "bani remote d'in kona sauya maki kamanni wallahi yanzinnan" itama mik'ewa tai tsaye tarik'e kugu sannan tace "bazan badaba saboda ubana ya siya idan har kinason kema ki kalla kokiyi iko akai to kije naki uban dabamusan ko waye ba tsohon najadu kije yasiyamak..." bata k'arasaba MUFIDA tawanketa da kyakkawan mari sannan tanunata da ysata cikin tsintsar b'acin rai tace "idan kinacin k'asa ki kiyayi ta shuru saboda rijiya ba wurin wasan makaho bace karki sake kice zaki zagarman uba idan ke bakisan darajarsa ba toni nasani kuma remote dakike fad'ar ubanki yasiya naga nima ubanane kuma narigaki zama a parlon nan saboda haka dole kibarni nakalli tasharda nakeso",,,.... Wata iriyar dariya mubina ta kyalkyale da'ita saida ta tsagaita sannan tasha kunu takalleta tace "hmm to idanma bakisaniba yanzu kisani dady bashine ubanki ba mundade da zuwa gana kuma mun gano gwandama tin wuri kije zuwa neman tsohon najadunki mai siyarda goro da sigari a bakin titi" saita sake kyalkyalewa da wata dariyar mugunta sannan tacigaba "kuma wallahi dik wani abu dakikasan dady yabaki kiyi gaggawar mayardashi saboda babu hak'k'inki aciki mtssssss........!!!! *TSINTACCIYAR MAGE* kaw......" bata k'arasaba taji ansauke mata wasu kyawawan marika har biyu,,,".... Ita MUFIDA gabad'aya ta dazkare a nan tsaye banda kwallah babu abunda take zubarwa, atare suka juya domin ganin wanda yai marin, dady suka gani a tsaye fuskarsa babu alamun fara'a yasha kunu tamkar baitab'a dariya ba, damk'o mubina yai yafara dukanta cikin tsintsar b'acin rai da bak'in ciki kankace me bakinta haryafashe yana zubda jini, kuka take tana ihun neman d'auki,,,".... Momy ce tafito cikin tsintsar b'acin rai takwace mubina daga hanun dady sannan tafaramasa magana cikin b'acin rai "wato akan wannan *TSINTACCIYAR MAGE* ne zaka dakarman 'ya to wallahi bara kaji ban daukaba kuma bazan amince da hakanba idan har kai bakasonsu toni ina son abune ko kaso afada ko karkaso dik sai anfada ko a gabanka kokuma a bayanka komai daren dad'ewa kuwa" tajuyo tawatsawa MUFIDA datai tsaye tana kuka harara sannan taja hanun mubina sukai ciki,, dagudu tawuce izuwa d'akinsu tana matsanancin kuka dady kuwa gaba d'aya yarikice brain d'insa tai zafi sosai yarasa ya zaiyi, binbayanta yai domin ya rarrasheta sannan yak'aryata abunda su momy suka fad'a sadai koda yaje tarufe dak'in da key dole yajuya yawuce izuwa nasa d'akin,,".... Daren ranar dakuma wunin safiyar data waye dik a cikin k'unci MUFIDA tayisa har izuwa yanzu cin abinci kawai ke fito da'ita taci kuka harta godewa ubangiji idanuwanta sunyi jajir kamar barkono, da dare ma da hajiya tazo zata d'auketa domin amaida gidanta saida aka saka key aka bud'e k'ofa sannan tafito, saida dady yasake mata wasu nasihohi masu ratsa zuciya dakuma gangar jiki sannan aka d'auketa suka wuce,,,"..... Har suka isa gidan shuru shuru take batada wani kuzari saboda har izuwa yanzu takasa gasgata abunda su momy suka fad'a zuciyarta takasa gasgatawa tana kokonto amma to kodai da gaske suke ne dady da momy basune iyayentaba toma idan hakane ina ainihin iyayenta suke kuma waye su, waennan tambayoyin sune sukamata zarya acikin brain waenda kuma takasa samun amsarsu, bilkis da k'annen momyn faruk guda uku sune sukamata rakiya sai 9pm sannan suka dawo suka barota itakad'ai dan yanzu babusu harira,,,,,..... Wanka tai sannan tai sallar isha da shaf'i da witiri sannan tai shirin kwanciya bacci, saida tarufe k'ofar da key sannan takashe fitilun dak'in ta kwanta, koda yadawo saiya tarar hartai bacci shikam yanzu yama saba sadai har yanzu zuciyarsa namasa kuna akan rashin amincewarda MUFIDA batamasa ba amatsayinsa na mijinta tak'i ta mallaka masa kanta gashi yau yazomata da shiri na musamman saboda su raya rayuwar aurensu ma'ana sushiga sahun ma'aurata amma kash yanzu ya tarar tarufe d'akin gashi key d'in d'akinta dayane kuma shine a hanunta,,,..... Badan yasoba dole yajuya da tarkacen kayanda yazo dasu yawuce d'akinsa,,,".... Washe gari tana farkawa daga bacci tai sallah sannan tafito tawuce kitchen, had'adden breakfast tahad'a masu naji da gani bayan takammala sannan tad'auka takai dining, d'akinta takoma tai wanka tashirya cikin doguwar rigar abaya bak'a mai ratsin ja tai rolling da veal ja sannan tasaka takalmanta suma ja da jakarta ja tafeshe jikinta da tirare sannan tad'auki phone d'inta tafita,, tana fita shikuma yana dawowa daga masallaci sanye da jallabiyya, cikin sakin fuska tamasa barka da kwana tamkar zautacce haka ya amsa mata saboda tsabar farinciki yau MUFIDA tasakarmasa fuska,,,.... Takula dahaka danhaka tasharesa tace "ga breakfast can akan dining idan katashi ci" aibatako k'arasaba yai saurin fad'ar "to to muje kawai" yanda yai maganar saida d'an murmushi ya kub'ucemata nan suka wuce dining atare, dasuka jema itace tai saving nasa sannan tasakawa kanta tazauna suka fara ci,,,.... Sunacin abincin sai satar kallonta yake itakuwa baisan wani irin bak'inciki takejin yana tasomata da takaicinsa kawai sharewa ne take domin yin biyayya, batawani ci sosaiba ta tashi tad'auki kayanta tawuce, har saida tabace masa sannan yadaina kallonta yana murmushi,,,".... Around 6pm bayan suntashi daga aiki saita kamo hanyar gida saboda yau agajiye take sosai tana buk'atar hutu bazata iya zuwa gidan hajiya ba, tana isowa tai horn gateman yabud'e mata tashigo tai parking sannan tafito ganin motorsu suhail da nazir yasa nantake ranta yab'aci kai tsayi tawuce izuwa cikin gidan,,,.... Abunda dai take tinani shine yafaru faruk ne dasu nazir zaune acikin parlor suna kwankwadar giyarsu san ransu, wasu zafafan kwallah ne suka zubomata saita juyo tadawo tashiga motarta tasake fita,,,.... Kai tsaye gida tawuce ranta a b'ace tamkar wacca akayiwa sakon mutuwa, tana isowa gida kai tsaye tawuce d'akin dady tana isa tafadamasa har yanzu faruk baidaina halinsaba, hak'uri yabata yace tajuya takoma gashinan zuwa badan tasoba dole saboda biyayya tajuya tafita,, tana fita saida taje d'akinsu tad'akko wani abu data manta sannan tafito,,,".... Tana kawowa dai dai k'ofar side d'in daday saiga momy zataje dak'in dady nan ta gaidata kanta k'asa batajira ta karb'a ba tawuce ranta a b'ace zuciyarta namata tafasa,, harta shiga motarta gateman yabud'e mata tafita kenan saiga momy tafito dagudu tana fad'in "habu karka bari tafita tsayardaita tsayardaita" saidai ina koda habu yaje ya tsaidata tariga tawuce, cikin tsintsar tashin hankali momy tafara kiran "security's security's security's kuna inane kuzo takashe Ahj takasheshi habu kiraman security's" habu kuwa sam baifahimci abunda momy ke nufiba danhaka yai tsaye yana tambayarta "hajiya lafiya meke faruwane" batace dashi uffan ba saitawuce cikin gida dagudu,,,.... A b'angaren MUFIDA kuwa cikin tsintsar b'acin rai ta'iso gida tana isowa tai parking tafito tawuce izuwa cikin gida,, tana shiga cikin parlon abunda taganine yasa tai mutuwar tsaye, dagudu taje ta tallafosa yana d'aukan rai ga wuk'a ancafka masa a ciki jini sai zuba yake tamkar abud'e famfo, cikin tsananin tashin hankali tafara masa magana "faruk waya aikatama wannan mummunar muguntar faruk waya kasheka" tana maganar tana k'ok'arin cire wuk'ar daga cikinsa, dakyar ta'iya cireta aikuwa sai jikinta gaba d'aya yawanke da jini nan yaja numfashi baisake ja ba rai yai halinsa,,,".... Kuka tafashe dashi cikin tsananin tashin hankali tana bubbugasa tana fad'in "hamma karka mutu karka mutu dan Allah katashi kafad'aman wanda yamaka wannan muguntar namaka alk'awarin zan d'aukar maka fansa dan Allah hamma karka mutu" tanacikin fad'ar haka saitaji anfasa kuka a bayanta mai kukan tana fad'in "lahaula wala kuwwata shima faruk d'in takasheshi takashesa innalillahi wainna ilaihi raji'un wannan yarinya memuka maki kika sakamana da wannan *MUGUWAR SAKAYYA* bayan mun maki komai a duniya" waigowa tai saitaga police bayanta tareda momy da mubina da gateman.............. Hmm...!!! Lallai MUFIDA kinacikin tashin hankali Allah yafitardake kawai zan iyacewa #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚   _*Page 37/38*_    _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Tasowa tai dasauri hanunta rik'e da wuk'ar idanuwanta na zubda kwallah tayo gun momy sai suka ja da baya da sauri momy nafadin "a,a wannan yarinyar nan anya tanacikin hayyacinta kuwa security's kukamata mana kar muma tahad'a damu takashe" itakuwa kuka take tana fad'in "momy waya lashe hamma faruk momy waya kasheshi" cikin matsanancin kuka take maganar,,,..... Security's hud'u suka kamata suka rik'eta momy tazo ta wanketa da kyawawan marika sunfi a kirga tana fad'in "kin cucemu MUFIDA kin yaudaremu kin rabani da mijina abun k'aunata sannan kuma kin kashe faruk wallahi bazan barkiba saina kema saina kasheki" tana maganar tana marinta kuma tana dukanta, dakyar mubina da d'aya dagacikin security's d'in suka jata,,,..... Tsintsar mamakine ya bayyana a fuskar MUFIDA kwallah nazubarmata cikin mamaki tace "momy kina nufin kice dady na ma yamutu" mubina ce tai magana cikin kuka tace "to wazaki tambaya bayan kece da kanki kika kasheshi sannan kuma kikazo yanzu kika kashe hamma faruk kokina nufin kice rainama hankali zakiyi bayan ankamaki dumu dumu" cikin mamaki tace "ni kuma kina nufin kice nice nakashe dady da hamma" mubina tace "kece za'ayiwa wannan tambayar ba kece zakiyi tambayar ba saboda amsar tambayar tana gunk.." batako k'arasaba sukaga MUFIDA tazube k'asa somammiya, cikin tsintsar b'acin rai momy tace "kukira I.G da D.I.G da commissioner of police kufad'amasu sannan ku tsareta anan kamin su k'araso karku yarda tad'aga izuwa konan da toilet ne itakuma gawar za'aturo a d'auketa" suka amsa da "yes ma angama" saita juya ita da mubina suka wuce,,,,..... Acikin y'an dak'ik'u kad'an zancen yakarad'e ko'ina da ko'ina acikin k'asar kebbi tini momy tasaka aje adakko munira school adawo da'ita, dika gidajen biyu banda koke koke da tsinuwa ga MUFIDA ba abunda akeyi momyn faruk kuka momy kuka su bilkis da mubina kowa kuka yakeyi gida dikya rikice sai koke akeyi, har and'akko gawarwakin sai Abbu yace ajira har gobe dai dai y'an uwa na nesa dana kusa sun iso sannan a sallacesu akaisu makwancinsu,,,"...        Haka kuwa akayi, washe gari around 10am kowa ya'iso kusan dik rabin familyn gaba d'aya sun iso sai waenda ke nesa sosai ne kad'ai suka rage suma kuma sunakan hanya, Governor da PA d'insa I.G da D.I.G da commissioner of police da sauran shuwagabannin gomnati dik sunzo,,,....       10:30am dot aka fito da gawansu, gidan sarki akamasu sallah sannan aka kira su momy sumasu addu'a sannan awuce akaisu makwancinsu na gaskiya, koda sukazo ma komai basu iyayiba banda kuka abban ammar ne kawai ya'iya tsayawa yamasu addu'oi shima sai zubda kwallah yake, Abbu da hajiya ma sunmasu addu'oi sannan akadaukesu akawuce mak'abarta aka binnesu,,".... Allahu akbar kullu nafsin zaa'ikatul maut dady da hamma faruk anrigamu gidan gaskiya Allah yamaku rahama ya kyautata tamu idan tazo ameen,. A b'angaren MUFIDA kuwa tini ta farfado sai kuka take matsananci idanuwanta dik sun sauya launi sunyi zajir sun kukkumburo saboda kuka ita bama kazafinda akamata yasa take kukaba a,a mutuwar dady saboda tasan yanzu tabbas tarasa gata har abada rayuwarta saidai wani iko na ubangiji,, gidan kuwa gaba d'aya ansakamasa tsaro gaba da baya ko'ina police ne da sojoji,,,....            Bayan andawo daga mak'abarta su governor suka shigo gida sukayiwa su hajiya dasu momy ta'aziyya sannan suka wuce, suna wucewa I.G yawuce gidan faruk suka d'auki MUFIDA suka wuce da'ita izuwa station d'insu,,,.... Suna isa kuwa yasa akashigar da'ita wani d'aki inda suke magana da mai laifi kan su hukuntashi, bayan anshiga da'ita tana zaune itakad'ai saiga I.G yashigo tareda wata police mace k'atuwa, zama yai a kujerardake fuskantarta sannan yad'ago jajayen idanuwansa masu ban tsoro yakalleta fuskarsa tamke yafara mata magana "ke meyasa kika kashe mahaifinki da mijinki...? wane laifi suka maki...?" haka yajeromata tambayoyin atare,, wasu zafafan kwallah ne suka zubomata bakinta na rawa tace "Wallahi wallahi Allah banina kashesuba shin wace riba zanci idan nakashe mahaifina haba kudinga tinani mana kan kuyi magana mahaifinane fa shi kuma wanda banida kamarsa a duniy..." bata k'arasaba yadaka mata tsawa saida ta razana cikin kakkausar murya yace "ba wannan na tambayekiba kifad'aman meyasa kika kashesu waya sakaki ki aikata hakan" cikin kuka tace "nafad'a maka wallahi Allah banina kashesuba ni ko kiyashi bantab'a kashewaba bare mutum kuma ko mutum ma dady na da yayana" wani kallo yamata sannan yace "ohhkk bazaki fad'aba kenan Good A.S.P hafsat" matar dasuka shigo atare tace "yes sir" yace "kishiga da'ita kumata dik yanda yadace har saitafad'i gaskiya tai magana sannan kufito da'ita" matar tace "ok sir angama, ke tashi muje sha sha wacca batasan ciwon kantaba barin irinku acikin al'umma bala'i nema wallahi" MUFIDA tamik'e tsaye jiki ba kwari suka fita atare,,,,....     Sai kusan 1pm sannan munira suka iso tin a k'ofar shigowa dataga y'an zaman makoki tafashe da kuka dakyar ta'iya k'arasawa cikin gidan, tana shiga tafad'a jikin momy tana kuka mai tsuma zuciyar mai karatu cike da tsintsar tausayi, da akafada mata wai MUFIDA ce takashe dady da faruk k'in yadda tai tace "kai ina wallahi k'aryane wannan sharri ne wanine kawai yakeson yasaka aunty MUFIDA acikin tashin hankali bayan wanda tashiga na rasa dady amma wallahi sam Anty MUFIDA bazata tab'a iya aikata wannan laifin ba" wata muguwar harara momy tawatsa mata batareda tace mata komaiba hakan yasa dole munira takama malamin bakinta,,".... Wani d'aki mai duhu tashiga da'ita tana ganin cikinsa tagane gunda suke horasda masu laifine nantake k'irjinta yafara bugawa da k'arfi da k'arfi, wasu mata taga sunshigo su hud'u manya masu girma sosai kuma karfafa dan idan kagansu ma zakace maza ne kuma da'alamu dikansu ba musulmi bane A.S.P ce kawai musulma acikinsu, suna shigowa tacemasu "ku tub'eta kusakamata riga yanzu" nan suka kama MUFIDA tana kallonsu suka ciremata kaya suka maidata daga ita sai brez da pant saisuka sake d'akko wata y'ar best bak'a suka sakamata girmanta iya cinya sannan suka rufemata fuskarta da wani kyalle bak'i,,,... Bayan sun rufe fuskarta sannan suka kamata suka d'ora akan wani abu suka d'aureta sannan suka d'akko wata bulala irin wacca ake dukan doki da'ita ba ice bace ita bulala ce nan suka fara dukanta su biyu suna zabgamata ita tako'ina na jikinta musamman cikin k'afafuwanta da tafukan hannayenta, kuka take tana k'ara mai sauti saboda azabarda takeji amma haka sukacigaba da dukanta tintana ihu tana k'ara har muryanta ya disashe, saida suka gaji sannan suka kyaleta suka kwanceta suka maidata zaune, A.S.P tace dai dai fuskarta tace "kifad'amana meyasa kika kashesu? waya sakaki?"  cikin shesheka tana haki tace "wallahi banina kashesuba bani bace dan Allah kudaina cutardani banmaku komaiba bani bace" wani murmushin gefen leb'e tai sannan tace "ok da'alamu har yanzu baki shirya fad'ar gaskiya ba gyaiz zaku iya cigaba da aikinku",,,.... Wasu karafa suka d'akko masu baki biyu sukazo suka kamo hanunta suka saka yatsunta bibbiyu aciki suka matsesu sosai, wata iriyar k'ara tai mai sautin gaske tareda fad'in "dadyyyyyyyyy......!!!" saisuka kyalkyale da dariya sannan suka koma a kafafuwanta suka sake saka yatsunta na kafa suka matsesu sosai da iya karfinsu tasakeyin wata k'arar sai kawai tasome saboda bak'ar azaba,,,"... D'aukanta sukai suka dora kan wani table wai fad'i sosai suka watsa mata ruwa a fuska dole ta farfado numfashinta yadawo tafara tari tana numfashi sama sama, kyaleta sukai saida takusan 30mnts tahuta amma har yanzu yatsunta basu daina mata zafiba gashi sai zubda jini suke,,,"... A.S.P ce tazo tasaka hanunta tadamko bakinta cikin mugunta tace "kin shirya fad'ar gaskiya ko har yanzu" yanzukam tariga data galabaita ko magana bazata iyaba danhaka shesheka kawai take sai matar ta tashi tsaye, matan sukazo suka danneta anan kan table d'in sannan suka rufemata fuska da wani towel k'arami sai suka d'akko ruwa cike da bucket suka fara kwararamata a fuska, juyi take tana neman d'auki amma ina haka sukacigaba da kwararamata su saida sukaga numfashinta nanema ya dauke sannan suka kyaleta tafara tari tana jan numfashi da k'arfi tana fitarda ruwanda suka shiga a hancinta da bakinta, ganin ta galabaita yasa suka barta haka amma badan sun k'are mata ponishment d'inba,,,.. Haka sukacigaba da gana mata azaba kala kala amma har yanzu tak'i tace itace takashesu yanzuma ko magana bata iyayi saboda bakinta ya kumbura sosai saboda dukanda suke mata jikinta dik tabo ne jini kam ba'amagana gashi har yanzu y'ar wannan best d'in itace ajikinta gashi tanajin sanyi saboda zazzab'inda take fama dashi gakuma yunwa da k'ishi saboda yanzu sau d'aya suke bata abinci ruwa kuma sau biyu kawai tini tafita hayyacinta dan idan kaganta sam bazakace MUFIDA bace fuskarta dikta sauya,,,"...                 *****  ***** Yau kimanin kwana hud'u kenan da mutuwarsu dady angama zaman makoki kowa ya watse saidai har yanzu gidan cike yake saboda bak'inda ke zowa daga nesa,,,.... Around 3pm momy tace akaita gun MUFIDA nan munira tace itama zataje saisukaje atare, suna isa aka kaisu gun MUFIDA munira tafashe da kuka saboda ganin halinda MUFIDA take ciki, dakanta tad'auki key tabud'e k'ofar dagudu tashiga ta tallafo ta tarungume tana matsanancin, MUFIDA kuwa "ruwa ruwa" kawai take fad'a ganin alamun kishi takeji saboda bakinta dikya bushe yai fari alamar dai kishi takeji, tashi munira tai taje tabud'e wani k'aramin fridge tagani tad'akko ruwa acikin gora tazo ta dagata tafara bata ruwan aikuwa zokuga yanda take karb'an ruwa tana hadiyewa kamar wacca tai shekara d'aya batasha ruwaba saboda tsabar kishinda takeji,,,"... Batako gama shan ruwanba saiga A.S.P tashigo ta karbe ruwan ta watsar sannan takama hanun munira tafitar da'ita tarufe k'ofar, cikin masifa munira tace "wai ke matarnan anya kuwa musulma ce saboda ina kokonto akan musulincinki, wane irin rashin imanine wannan zaki kama baiwar Allah kudinga azabtar da'ita bayan kuma tafad'a maku ba'itace ta aikata wannan abunb..." bata k'arasaba momy tawanketa da mari sannan tace "amma dai wallahi munira kinji kunya dumu dumu aka kamata da wuk'a ahanu tagama kashe faruk sannan tabbas itace takashe Alhj amma dikda haka wannan bai isheki ki tsinewa wannan muguwar ba wato kenan ke bakya bak'inciki akan kashe maki mahaifi datai" d'agowa munira tai tareda fad'in "to amma momy" sai momy tai saurin dakatar da'ita dacewa "dakata munira bana buk'atar sake jin komai daga bakinki tinda ke kin nuna bakiji zafin kashe maki mahaifi dataiba" tana fad'ar haka takalli I.G tace,,,.... "I.G tinda tak'i tafad'i gaskiya kukawo d'in nasaka hanu sai shigarda case d'in court inaga acan zaifi tafad'i gaskiya cikin sauk'i" I.G yace "ok madam" sai yaje yad'akko yakawo mata tai signing sannan tace "bana buk'atar kukai file d'in gunsu hajiya harsaikungama komai lokaci kawai ake jira nafara shiga court" I.G yace "dik yanda kikeso haka za'ayi ur Excellency"  suna gama maganar tajuya suka wuce munira na kallon MUFIDA badan tasoba haka suka wuce sukabarta acikin wannan halin,,,,..... Komai ya kammala nafara shiga court lokaci kawai ake jira sadai abunda yamasu matsala shine MUFIDA batada lawyer,,,.... 24/3/2019 ~ 10:00am dot akafara gudanarda wannan shari'a a babbar cotun dake cikin k'asar KEBBI State, bayan lauyoyi sun gabatar kansu sai akafara sauraron k'ara, lauyan gomnatin shine yafara tambayoyi ga MUFIDA bayan yagama sai mai shari'a yace "idan lauyan wacca ake tuhuma yana kusa yazo yafara gabatarda shaidunsa domin kare wacca yake wakilta" nan aka shaidawa mai shari'a cewar batada lauya,,,.... Bayan mai shari'a yagama y'an rube rubensa sai yad'ago yace "duba da rashin lauya da wacca ake tuhuma batada andaga wannan shari'a har izuwa 27 ga wannan watan sannan tayi gaggawar samo lauyanta domin yakareta agaban kotu kan lokacinda aka d'iba yacika sannan acigaba da tsare wacca ake tuhuma" yana gama maganar yamik'e tsaye sai kowa yamik'e tsaye yafita,, police ne sukazo suka rik'e MUFIDA zasu fita, suna fitowa waje saiga y'an jarida kowanne sai jefowa MUFIDA tambayoyi yake itakuwa banda zubda kwallah ba abunda take takasa amsa kowa daga cikinsu tambayarsa, dakyar police suka samu suka wuce da MUFIDA,,,".... Zaune take akan kujera tana kallon TV, wayartace a hanunta tana danne danne jin an ambaci sunan MUFIDA AHMAD SHITU wacca ta kashe mahaifinta da mijinta dasauri tad'ago kanta tamayarda hankalinta kan TV d'in, MUFIDA ce dai tagani an hasko tana kuka police sun rikota 'yan jaridu sun rufeta sai tambayoyi suke mata, dasauri tafara kiran "ummi ummi ummi kizo mana" wacca takira da ummi tafito daga kitchen dasauri tazo tana fad'in "haba Amira wannan kiran mafarautan fa" tace "ummi zo kiga k'awata MUFIDA gatanan wai itace takashe mahaifinta da mijinta",,,.... Zama tai ummin saida aka gama hasko abun sannan suka nannauyan numfashi atare Amira tace "wallahi insha Allah na tabba ummi wannan abun sharri ne saboda na tabbata MUFIDA bazata iya aikata wannan abunba" kallonta ummi tai sannan tace "Amira yanzu wani zamani yazo da ko iyayenka bazakayi shaidarsuba bare kuma aboki" cikin damuwa Amira tace "ummi nazauna da MUFIDA tsawon shekara hud'u nasan halayyarta mai kyau da mara kyau MUFIDA ko fad'a mukayi itace ke saurin sakkowa daga gadon fushi saboda bata iya gaba ko k'anwarta mubina data rainata wallahi kosunyi fad'a itace ke fara mata magana ummi na tabbata wannan sharri ne akamata kuma wallahi koma waye yamata wannan muguntar sai Allah ya toni asirinsa cikin gaugawa",,,.... Numfashi ummin tasauke tace "to Allah yafitar da'ita yakuma toni asirin wanda ya'aikata kada a yankemata hukunci batareda itace ta aikataba" Amira tace "ameen ummi gobe dole nayi sammako k'asar KEBBI kuma dan Allah ummi kitayamu da addu'ah Allah yatoni asirin dik wanda ya aikata wannan abun" ummi tace "insha Allah Amira kuma zansaka a masallatai atayamu da addu'ah" nan Amira ta tashi tashige ciki,,,.... Washe gari tin 8am dot tashirya tai'sa airport 10am jirginsu yad'aga izuwa k'asar KEBBI.............. #/Vote #/Share #/Comment '''AUFANA for life '''    *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚   _*Page 39/40*_    _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Kwance take a k'asa tarufe idanuwanta dasuka mata nauyi sosai saboda kuka, makyarkyata take alamar tanajin sanyi, wani police ne yashigo d'aya dagacikin masu tsaronta saboda yanzu ba hanunsu I.G da A.S.P takeba tana gidan tsaro na kotunda ake shari'ar, yanzu tadaina shan wuya andaina azabtar da'ita saidaifa ankara mata tsaro sosai ko d'akinda take ma soja shida ke gadinsa,,,.... Police d'inne yazo yabud'e k'ofa yakalleta yace "kizo ankawo maki ziyara" jikinta ba kwari ta tashi tamik'e tsaye kafafuwanta bako takalma, ita yasaka a gaba tana tafiya yanabin bayanta har suka isa, suna isa saitaga mubina ce tai mamaki sosai dan bata tab'a zaton mubina zata tina da'ita ba,,,... Zama tai batareda tace uffan ba sai mubina takalli police d'in tace "plss malam kad'an bamu wuri inaso nayi magana da'ita ne" sai yace mata "toh amma 10mnts kawai nabaku" tad'aga kai alamar toh, juyowa tai takalli MUFIDA ta tsuke fuska sannan tafara mata magana "MUFIDA nazone naji dalilinda yasa kika kashemuna mahaifi da d'an uwa, MUFIDA meyasa kika kashe dady meya maki nawa aka baki danki kasheshi, hmm wallahi MUFIDA kinbani mamaki yanzu dik irin alkhairinda dady yamaki abunda zaki sakamashi dashi kenan ki d'auki wuk'a da hanunki ki kasheshi wallahi MUFIDA kinbani mamaki kuma kisani dik abunda kika shuka saikin girbesa nan bada jimawaba" zafafan kwallah ne suke zuba daga idanuwanta takasa ciwa uffan zuciyarta sai kuna take mata kalaman mubina sai k'ara tafarfasa mata zuciya suke, d'agowa kawai tai takalleta batareda tace mata k'ala ba,,,.... Ganin tamata shu yasa ranta yak'ara baci "MUFIDA kifad'aman memuka maki kika maidamu marayu dady yamaki komai a rayuwa yamaki abunda ko iyayenki bazasu tab'a iyamaki shiba shin ko dukiyarda yamallaka maki ce bata makiba shine kika kasheshi danki kwashe dukiyar gaba d'aya MUFIDA kinzama butulu kiyi abunda duniya gaba d'aya saita zageki daga k'arshe kuma kema kije inda kika kai mahaifinmu da d'an uwanmu hmm tabbas hausawa sunyi gaskiya dasukace *TSINTACCIYAR MAGE* BATA MAGE gashinan mungani acikin gidanmu" zuwan police ne yakatseta da cin mutuncinda takeyiwa MUFIDA saidai hartagama kalma d'aya MUFIDA bata mayarmata ba, haka ta tashi tawuce tana matsar 'yan kwallan da sukaki fitowa MUFIDA kuma ta tashi suka koma ciki,,,.....                      *****  ***** Around 2pm dot jirginsu yasauka k'asar KEBBI suna isowa kuwa tanemi taxi tashiga, kai tsaye hotel tawuce takama d'aki bayan tahuta tai wanka taci abinci tashirya sannan tafito, tana fitowa tanemi taxi tashiga kai tsaye tawuce gidansu MUFIDA,,,.... Cikin sa'a kuwa koda tai'sa munira nanan nan munira ta taryeta suka shiga tayiwa su momy ta'aziyya sannan munira tashiga ita da'ita d'akinsu, cikin nutsuwa Amira takalli munira tace "munira wai abunda akace MUFIDA ta aikata gaskiya kokuwa?" shuru munira tai kwallah suka zubomata tajuyo takalli Amira tace "Aunty Amira wallahi ni koda dik duniya zasu taru suce gaskiya ne ni bazan yardaba kawaidai ba yanda zanyine yanzu hakama wallahi tanacan agidan tsaro na kotunda ake gudanarda shari'ar kuma kan sukaita can saida suka wahaldaita yanzuhaka idan kika ganta bazakice ita bace" hmm....!!! Amira tasauke numfashi sannan tace "shikenan Allah i kyauta yanzu kitashi muje naganta sannan muje mufara neman lauyanda zai tsayamana",,,.... Wani irin murmushin jin dad'i munira tai tace "abunda naketa tinani kenan yazanyi nasami lauyanda zai tsayawa Aunty MUFIDA saboda har yanzu bawanda yai zancenta kowa harkan gabansa yake momy kuma batun had'a shaida kawai suke basu zancenta" murmushi Amira tai tadafa shoulder d'inta tace "to ki kwantarda hankalinki insha Allah komai zai tafi dai dai daikon Allah sai asirin dik wanda ya'aikata wannan abun ya tonu mucigaba da addu'ah kawai" basuwani jimaba suka fita,,,.... Koda suka isa Court d'in sai sukai rashin sa'a akace bazasu ga MUFIDA ba saboda yanzu ba lokacin ziyara bane sujira har 5pm tayi, ganin zasu b'ata lokaci yasa Amira tace zasu tafi amma zasu dawo idan 5pm d'in tayi, munira bataso hakanba amma dole tasa suka juya suka wuce,,,,.... Wunin ranar gaba d'aya yinsa sukayi atsaye saida suka tabbatar dikwani abu na cike cike akan shari'ar sunyisa har lawyer sun d'auka Amira tabiya kud'i sunyi signing gobe 10am zai iso k'asar KEBBI domin fara bincike akan shari'ar, sai 6:30pm suka koma gida danhaka basusamu komawa gun MUFIDA ba, saida Amira tai sallar magrib sannan takoma masaukinta,,,"... Washe gari tin 9am Amira tashirya taje ta d'auki munira suka wuce, kai tsaye office d'in lauyoyin suka wuce domin jiran isowar lauyanda suka d'auka,,,, 10:35am ya'iso wani abun mamakinda suka gani shine ashe lauyanda suka d'auka Rayyan ne abokin MUJAHID, ai saboda tsabar farinciki Amira da munira kasa magana sukai sai dariya kawai suka dingayi,,,.... Bayan yahuta sannan akamasu izini dasu shiga office d'insa, bayan sunshiga Rayyan yai murmushi sannan yace "ashe Allah yayi zamu sake ganin juna" Amira tai murmushi sannan suka gaisa sukamasa barka isowa lafiya, daga nan suka kara masa cikakken bayanin yanda case d'in yake, dikda wannan bashine farko agaresa ba dayai irin wannan case d'in amma abun daya kasance ga MUFIDA saiyai mamakinsa sosai,,,.... Bayan sungama komai sai yace yanaso suje yaga MUFIDA domin yamata waensu tambayoyi nan suka tashi suka wuce Court d'in,,,".... Suna isa akai caking d'insu sannan akamasu umarni dasu shiga, zaune take akasa tai tagumi itakad'ai tana kallon sama, d'aya daga cikin masu tsarontane yashigo yace "kifito ankawo maki ziyara" jiki ba kwari tamik'e tsaye tafita, tana isa tahango Amira da sauri hadda d'an gudu taje tarungume Amira tana kuka itama Amiran kuka take saboda ganin yanda MUFIDA tadawo tamkar wacca batada gata wacca kuma batada kowa a duniya, kuka take sosai dakyar Amira ta rarrasheta tadaina kukan tadubi Amira tace "Amira kinga yanda duniya tajuyaman baya ko bayan auren dole yanzukuma ga kazafin kisan kai Amira bansan wane laifi nayiwa ubangiji ba yake jarabtana da waennan mugwayen kaddarori..." bata k'arasaba Amira tarufemata baki tana juyamata kai alamar tai shuru sannan tace "MUFIDA kidaina fad'ar haka dik abunda kikaga yasami bawa to *MUK'ADDARI* ne daga ubangijinsa, yanzudai mudaina wannan zancen wannan shine lauyanda muka d'auka wanda zai tsayamana jibi a gaban alkali" saita nuna Rayyan tasake cewa "sunansa barrister Rayyan Al-mustapha inafatar kin shaidasa",,,.... Murmushi tai sannan tace "eh Rayyan abokin mr man" Amira tai murmushi sannan tace "eh shine lauyanda muka d'auka lauyane mai zaman kansa ba lauyan gomnati ne ba" kallonsa MUFIDA tai ta gaidasa ya karb'a sannan suka zauna suka fara tattaunawa yana mata tambayoyi tana bashi amsa,, saida suka gama sannan security d'in yazo yakoma da ita,,,.... Acikin kwanakin Rayyan yadinga bincike akan wannan case d'in a b'oye batareda momy tasaniba tindaga masu aikin gidan security's gateman da dai sauran masu aikin gidan, acikin k'ank'anen lokaci yafara samun kwakkwarar shaidarda zai gaba tar a kotu,,"... Saura kwana d'aya ashiga kotu Rayyan ya ziyarci gidansu MUFIDA, bayan anmasa iso ankawomasa ruwa sai momy tashigo tazauna suka gaisa sannan yagabatarmata kansa "hajiya sunana Barrister Rayyan Al-mustapha lawyer mai zaman kansa nine lauyan MUFIDA nazone nad'anyimaki wasu tambayoyi" tinda momy taji yace shine lauyan MUFIDA ta tamke fuska tasha kunu,,,... Wani mirmushi Rayyan yai sannan yace "hajiya lokacinda MUFIDA tashigo harta kashe Alhj shin kina inane sannan dawa dawa ne acikin gidan?" juya fuskarta tai sannan tad'ora k'afarta d'aya kan d'aya tamasa wani kallo sannan tace "ni lokacin ina kitchen gidan kuma bakowa munira na school mubina kuma na office sai mustapha yana bacci masu aiki kuma dik suna ghost house" yan rubuce rubuce yai sannan yacigaba "ok to kince kina kitchen to ya akayi kikaga lokacinda takasheshi ko wanine yagani yazo yafad'a maki?" a,a lokacinda tashigo bangantaba amma lokacinda zata fita na ganta lokacin kuma zanshiga gun Alhj ne. "ok to ya akayi kikasan itace takasheshi dakanki kika kamata kokuwa ya akayi ne?" a,a bankamata ba amma lokacinda take fitowa naga jikinta dik alamun mara gaskiya bandai yarda da'ita ba sai kawai nashiga ciki koda nashiga kuwa sainagansa kwance akasa tacafkamasa wuk'a acik....i" saita fashe da kuka,,,... Kyaleta yai saida tad'an tsagaita sannan yamik'a mata ruwa takarb'a tasha sannan yacigaba da "hajiya lokacinda kikaga tafito kinga alamar jini ajikinta ko zufa?" nankam shuru tai tafara rabon idanuwa sannan tace "a,a banga komai ajikinta ba" rubutu yai sannan yace "ok nagode sosai hajiya amma dan Allah inaso nacire CCTV cameras dake cikin parlon nan dakuma d'akin Alhj" dasauri tad'ago idanuwanta tana zarosu, sam brain d'inta baitab'a kawo mata tinani akan camera's d'indake cikin gidanba amma badamuwa zansan yanda nai, yanayinda yaga tashiga hakan yak'ara bashi kwarin guiwa, badan tasoba tace "O....K...Ok toh" yai murmushi sannan yatashi yafita jim kad'an yadawo tareda masu cirarsu nan suka hau suka kwancesu suka bashi sannan yayiwa momy godiya yawuce,,"... Aiki yake tukuru har kusan 2am yana binciken camera's d'in shiga da ficenda akai aranar, hankalinsa yad'auke yana kan aikinda yake kamar ance ya waiga saiyaga wani mutum yawurga ta k'ofar parlor, tashi yai yaje yad'auki wuk'a yafara tafiya ahankali sadaf sadaf domin,,,.... Har ya'isa cikin parlon baiga kowaba nan yafara dube dube har yabud'e k'ofar fita baiga kowaba yafita yadudduba ko'ina har bayan gidan amma baiga kowaba saiyadawo ciki yarufe k'ofar yakoma d'akinsa,,,.... Koda yazauna yajanyo laptop d'insa domin cigaba da aikinsa saiyaga anmasa delete all komai ya goge har abunda yad'akko acikin camera's d'in gidansu MUFIDA, mamakine yakamasa nan yacigaba da bincike amma haryagama baiga komai yadawoba tabbas yagoge nan ya tabbatar da wanine yashigo yad'auki hankalinsa "ohhh....shet!!!" yafad'a tareda kaiwa iska naushi cikin takaici da b'acin rai........... Kuyi manage da wannan muhadu gobe zakusamu dayawa insha Allah #/Vote #/Share #/Comment '''AUFANA for life '''   *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE....*_🌷 _a true love story_ _*BY ~ AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 41/42*_ _Not Edited_ _*BISMILAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Wayarsa ya d'akko yai dialing number na Amira cikin saa kuwa tadaga kasancewar itama takasa bacci sai nafiloli take tana kaiwa Allah kukansu daya taimakeso yatonu asirin dik wanda ya aikata wannan laifin kuma yacuci MUFIDA yasaka acikin wannan sarkar mai wahalar kwancewa,,,... Tana dagawa batareda yamata ko sallama ba saboda yanda ransa yabaci yafara magana "Amira wallahi komai yajagule yanzu aka shigoman gida aka dauki hankalina naje naduba wanda yashigo koda nadawo saina tadda dik evidence d'inda nahad'a tin shekaranjiya izuwa yau komai angoge" Subhanallah. Amira tafad'a tai shuu tana jinjina wannan al'amarin can tace "tabbas dik wanda ya'aikata wannan abun olready dama bibiyarka yake saboda haka yanzu dole kakiyaye kanka" hmm....!!! yasauke numfashi sannan yace "tabbas hakane amma idan sunsan wata ai basusan wataba insha Allah bazan kwanta harsaina samu evidence d'inda zan gabatar gobe a kotu" murmushin jin dad'i Amira tai sannan tace "to Allah yabaka nasara ya taimakeki muma insha Allah bazamuyi bacci ba munanan muna kaiwa Allah kukanmu itama MUFIDA nakaimata Qur'an da sallaya tanacan tanayi" nandai suka gama sannan sukai sallama,,,.... Daren ranar gaba d'aya suduka hud'un, MUFIDA, Amira, munira dakuma Rayyan ba wanda yai bacci, acikin daren Rayyan yaje gidan marigayi Faruk sannan yaje station d'inda suka karb'i case d'in, saida ya tabbatar yahad'a kwararrun evidence sannan yakwanta lokacin kuma yai dai dai da 5am,,,.... Washe gari tin 8am Amira da munira suka zo Court gun MUFIDA suka kwantar mata da hankali akan karta d'imauce ta kwantarda hankalinta dik abunda aka tambayeta tabada amsarsa dai dai yanda tasani karta kuskura tafad'i abunda batasaniba saboda lauyan gomnati kwararre ne sosai zai iya rikitata har tafad'i abunda bashibane daga baya kuma abun yarikice saboda haka ta kwantarda hankalinta Barrister Rayyan zaiji da komai, saida ta sallar nafila raka'a biyu sannan suka fito suka barta,,"... 9:30am Barrister Rayyan yak'araso nan sukaje gunsa suna tattaunawa, su momy ma sun iso mubina ji take kamar ta daki munira saboda haushinta datakeji wato ita tafisan wannan *TSINTACCIYAR MAGE* akan mahaifinta, momy tace barni da'ita kawai mubina maganinta zanyi wallahi,,,".... 10am dot mai Shari'a yaiso akashiga, lauyoyi suka fara gabatarda kansu lauyan gomnati yafara "am ni sunana Barrister Sadiq Abubakar lauyan gomnati" bayan yagama Rayyan shima yamik'e tsaye yace "nikuma sunana Barrister Rayyan Al-mustapha lauya mai zaman kansa nine nake kare wacca ake tuhuma" yagama saiya zauna,, wani nan nakusa da mai shari'a yamik'e rike da wata takarda yafara karantata kamar haka "A yaune zamu cigaba da sauraran kararda ake shari'a akanta ta MUFIDA Ahmad Shitu wacca ake tuhuma akan takashe mahaifinta dakuma mijinta wanda wannan shine zama na biyu zai kuma dauke mu tsawon awa biyu kacal" yana kawowa nan yajuya yamikawa mai shari'a takardar sannan yakoma ya zauna,,,.... Bayan wasu y'an dak'ik'u sai mai shari'a yad'ago yace "lauyoyi zaku iya fara gabatarda shaidun ku" lauyan gomnati yamik'e yace "ya mai shari'a inaso kotu tabani dama nai waensu tambayoyi ga wacca ake tuhuma wato MUFIDA" sai mai shari'a yad'ago yace "kotu tabaka dama Barrister" olready dama tana nan tsaye an iso da'ita saiyamatsa kusa da'ita yakalleta sannan yafara mata tambaya kamar haka "MUFIDA meyasa kika kashe mahaifinki da mijinki da mijinki? Miye dalilinki nayin hakan? Ko dai wanine yasakaki aikata hakan? Kud'i yabaki? Ko akaran kanki kika kashesu domin ki mallake dukiyarsu kotu tana sauraronki" dasauri Rayyan yamik'e tsaye taredafadin "objection mai Lord yakamata Barrister yasan yanda zai rik'a jefawa wacca ake tuhuma tambaya saboda idan yai duba da wannan shine karo na farko da tafara zuwa kotu sannan yanayinda yake mata tambayar kamar yanasone tafad'i cewa eh itace takashesu bayan kuma tuhumarta yake bashida tabbacin itace ta aikata ko ba itace ta aikataba inafatar za'adubi k'orafina my lord",,... Daga momy har mubina ji sukai kamar suzo su shake Rayyan yamutu, hakama Barrister sadiq, su Amira kuwa wani sanyi suka faraji a ransu,,,.... Mai shari'a yadubi Barrister sadiq yace "barrister a kiyaye" yace "ok my lord za'akiyaye nagode" sannan yacigaba "MUFIDA kotu tana sauraronki" basmala tai sannan tafara magana "ni dai banice nakashesuba sannan bawanda yasakani koya bani kud'i abunda nasani dai wallahi banice nakashesuba" murmushi yai sannan yace "MUFIDA wannan kalmar itace kiketa fada amma taya kike tinanin zaki rainamana hankali mu yarda da hakan bayan kuma dubbannin mutane sunkamaki dumu dumu rik'e da wuka a hanunki lokacinda kika kashe faruk sannan dika dika tazarardake tsakanin kisan Alhj Ahmad da faruk batafi 30mnts ba sannan kuma lokacinda kika kashe Alhj kika fito uwargidansa taganki fitarki dakusan 5mnts tashiga koda tashiga ta tadda kinkasheshi" saida ta sauke numfashi sannan tace "bazan daina cewa ni banice nakashesuba, eh tabbas anganni rik'e da wuk'a saidai tinaninda sukai bahaka yakeba, dama akwai sab'ani tsakanina da faruk saboda koda akamana aure bana sonsa bashine zab'inaba kawai nayi biyayyane na auresa, tsanarsa takarda ruruwa acikin zuciyata tin lokacinda nasan shi mashayi giya ne kuma manemi mata ma'ana mazinaci, dikda haka nai biyayya nai auresa, nayi nayi yadaina shan giya amma yaki, nacigaba da zama dashi kwatsam kuma wata rana saina taddashi yai raping d'in 'yar aikina harira,, da'abun yafaru yayi nadama sosai har fushinda iyayenmu sukai akansa yasauka danhaka akace nayi hakuri nakoma gidansa",,,.... Kwallanda suka zubomatane ta tsaya ta share sannan tacigaba,,"... Bayan nakoma da kwana d'aya kacal kuma nadawo daga gun aiki saina taddasa shi da abokanansa Suhail da Nazir acikin parlor sunyi tatil da giya sai wari suke, raina yabaci sosai sai kawai najuya naje gida nafadawa dady na, a maimakon yad'auki mataki saiyace naje nai hakuri kowacce mace da tata kaddara rayuwa ni tawace ahaka amma naje gashinan yanzu zaizo, badan nasoba haka nafito, to lokacinda nafitone raina a bace saina hadu da momy zatashiga d'akinsa kasancewar raina yana a bace yasa bantsayaba nawuce,,,.... Koda naje gida saina tadda faruk kwance akasa ancaka masa wuk'a aciki, tsintsar tashin hankali yasa narasa yanda zanyi cikin bacewar dabara saina saka hanuna nacire wukar" saita dago kwallah nazuba daga idanuwanta takallesa tace "to kaji iya abunda nasani" murmushi yai sannan yace "to munji wato kinaso kice koda kika auri faruk nakyasonsa kenan wannan dalilinne yasa kika kashesa saboda kije ki auri wanda kikeso" Rayyan yamik'e tsaye dasauri yace "my Lord inason nayi tambayoyi ga MUFIDA inafatar kotu zata bani dama" sai mai shari'a yace "Barrister Rayyan kajira har Barrister sadiq yagama nasa tambayoyin" sai Barrister sadiq yace "nagama my lord zai iyayin nasa" saiya dawo ya zauna,,,.... Matsawa Rayyan yai kusa da'ita yakalleta yace "malama MUFIDA kince koda kika shigon gidan faruk shi da abokanansa kika iske to amma koda kika dawo kika taddasa ankashesa shine kintaddasu abokanansa kokuma shi kadai kika tadda" a,a koda nadawo shi kad'ai na tadda su bangansuba. "ok to ina sukaje kuma bakya tinanin anya basune suka kashe faruk ba" eh to hakan zata iya faruwa saboda gaskiya ba mutanen kirki bane dansunma taba yin fada har Suhail ya yankawa faruk wuk'a a hanu. "Good" Rayyan yafada sannan yajuyo yace "my lord ina rokon kotu ta daga wannan shari'a izuwa wani lokaci sannan tasaka akamo suhail da nazir domin su amsawa kotu tambayoyinda take dauke dasu agaresu, daga wannan karar kuma zai bamu damar sake samo kwararan hujjojinda zamu gabatar agabanta inafatar za'a karb'i k'orafina" yana gamawa yakoma ya zauna,,,... Shuru yaratsa kotun natsawon wasu yan mintina, can mai shari'a yadago yace "andage wannan shari'a har izuwa 2 ga watan apirilu sannan laiyoyi suyi kara kwazo domin samun kwararan hujjojin" yana fadar haka yatashi kowa yamik'e sannan yafita,,,.... Wani irin dad'i was Amira taji hakama munira ganin nasara tafara tinkarosu, tasowa sukai suka rungume MUFIDA suna dariya itama tana dariya sannan Rayyan yazo, kallonsa MUFIDA tai tace "Rayyan banida abunda zan sakamaka dashi Allah yabiyaka da mafificin alkhairi yacikamaka burikinka na alkhairi yasa kagama da duniya lafiya" murmushi yai yace "ameen MUFIDA karki damu Allah dai yabamu saa yasa muyi galaba akan wannan shari'a" suka amsa da ameen munira tace "nasara tafara tinkaromu insha Allah komai yakusa zuwa karshe" Rayyan yace "yanzu zaaje neman su suhail sannan zanje na karb'o wuk'arda akai kisan da'ita sannan kuma sainayi scanning na hannayen dik wani wanda ke cikin gidan dady da faruk saboda hakan ne zai sauk'ak'amana wajen gano wanda ya'aikata kisan" murmushi sukai suduka sannan sukace "Allah yataimakeka yabaka nasara yakuma kareka" yace ameen sannan yawuce security's sukazo suka wuce da MUFIDA ciki sukuma su munira suka wuce,,,".... ***** ***** Ahalin yanzu komai yai zafi bincike ake sosai, tini Rayyan ya karb'o wuk'ak'enda akai kisan dasu kuma yasaka anyi scanning hanun dik wani dake cikin gidan dady da faruk saidai har aka gama ba'asamu wanda hanunsa yai dai dai tambarin hanun wanda yai kisanba daga baya ma koda Rayyan yakula ashe waennan wuk'ak'en an sauya su ba ainihin sune akai kisan dasuba, murmushi kawai baice komaiba,,".... Tini aka kamo Suhail da Nazir nan aka dinga gana masu azaba fiye da wacca akayiwa MUFIDA domin su sufadi gaskiya amma sukaki,saida sukaci wuya sannan Nazir yace "wallahi basu bane suma sunfita su siyo masu abinci koda suka dawo saisuka taddasa ancaka masa wuk'a a ciki tsoron kar a zargesu yasa suka gudu amma akwai wacca suke zargi" jin haka yasa Rayyan yacemasu "matukar kuka fadaman gaskiya za'akyaleku bazaa maku komaiba amma idan kukai hmm kunsan karshen" sunsan irin azabarda aka masu danhaka nantake Nazir yace matso nafada maka sai Rayyan yamatsa dab dashi shikuma yaduko dai dai kunnensa yafada masa,, wani irin murmushi Rayyan yai sannan yacemasu "nanda anjima za'a sakeku amma idan inaneman wani abu zan kiraku" sukace toh sannan yafita,,,".... Yana cikin bincike a gidan faruk saiyaga tsinin takalmi na mace yana d'auke da jini a jikinsa, daukansa yai yaduba sannan yasakasa acikin leda yafita,,,.... Yana fita yakira Amira yace su had'u yanzu kuma tazo tareda munira tace toh sannan yakashe wayar, kimanin 30mnts kuwa saigasu sun iso a gidansa nan yaciro tsinin takalmin yanuna masu sannan yace "nasami wannan ne a gidan faruk munira wakika sani acikin gidanku da irin takalmannan" tana dubasa ta tina tace "wallahi na mubina ne naga takalmanta d'aya tsininsa yacire dana tambayeta saitace musty ne yamata b'arnan" murmushi Rayyan yai sannan yace "wannan shari'a tana gab da kai karshe wannan shine evidence na biyu dana samu akan mubina na uku nake jira sannan nasaka akamata" munira tace "kenan akwai hanun mubina acikin aikata wannan kisan" Rayyan yace "bama da hanunta ba itace ta aikata saidai banida tabbacin dika kisan biyu itace ta aikatasu sai idan munkamata zamusan hakan" hmm....!!! Amira ta sauke nannauyan numfashi tateda fad'in "Allah i kyauta" suka ce ameen sannan suka tashi suka wuce,,,".... ****** ***** Yau saura kwana biyu kacal akoma kotu danhaka yanzu kullum Rayyan acikin aiki yake ba zama ba tsayi, Amira kuwa dabino ta siya da Qur'anai masu yawa ta bada a masallatai domin amasu addu'ah sannan suma kullum cikin yinta suke ba dare ba rana,,,.... Around 2am zaune yake acikin parlonsa yana aiki da system d'insa, kamar motsin mutum yaji saiya share yacigaba da aikinsa,, can kuma saiya sake jin motsi saiya tashi yasakawa laptop d'insa password tayanda bayanda za'a iya bud'eta amasa b'arna sai yatashi yabarta yashige bedroom d'insa,,".... Kamar 15mnts haka saiya fito yana fitowa kuwa saiyaga mutum tsaye yad'auki laptop d'in yanata k'ok'arin yabud'eta, dasauri yadamk'o wuyansa yajuyosa yanunasa da bindiga, fuskarsa a rufe take da bak'in abu sai yace "bud'e fuskarka" k'in bud'e fuskar yai saiya fara matsowa danufin yafara kokuwa da Rayyan sai kawai Rayyan yaharbesa a k'afa aibashiri yazube k'asa yarik'e k'afar yana ihu nan shikuma yazo yabud'e fuskar,,,.... Kujera ya janyo yakamasa ya yazaunar akanta sannan ya d'akko igiya ya d'auresa, bayan yad'auresa sannan yace "waye kai? Waya aikoka?" shuru yai yana ihu yaki yin magana nan Rayyan yadaga bindigar yace "zaka fad'a ko saina sake harbe k'afar ne" da sauri yace "hajiya Fatima ce uwar gidan Alhj Ahmad shitu da dan Allah kabarni natafi karka illatani" wani murmushi Rayyan yai sannan yad'auki wayarsa yakira police cikin y'an dak'ik'u sukazo suka d'aukesa suka wuce dashi,, wani irin farinciki Rayyan yaji saboda yaga yakusa cin nasara dakuma kai karshen wannan case d'in,,".... Washe gari koda yaje police sun cicci uban yaron yasha duka da bakar azaba nan yaita fad'awa Rayyan dik irin tuggu da makircinda momy kesakasu sunayi ciki hadda suje sushiga kotu su kashe MUFIDA bayan sun kasheshi shi rayyan, dik abunda yaron ke fad'a Rayyan recording nasa har yagama sannan yace sudaina azabtardashi yawuce,,,".... ******** 2/4/2019~ 9am dot Tin cikin daren ranar ake ana raya masallatai da karatun Qur'an domin neman samun nasara dacin galaba akan wannan shari'a, hakama MUFIDA da Amira da munira kwana sukai suna karatun Qur'an suna kaiwa Allah kukansu kuma Alhmdllh dan sunji acikin zukatansu insha Allah zasuyi nasara dan tinda safiya tawaye MUFIDA takejin kanta acikin yanayi mai dad'i,,,... 9:30am kowa ya hallara amma banda su momy harsu hajiya da Abbu da Abban ammar dik sunzo amma momy da mubina basuzoba, hakan baisa su MUFIDA sunyi mamakiba shi Rayyan dama yayi tinanin bazasu zo ba dansunsami labarin yakama yaronsu,,,".... 10am dot akashiga kotu mai shari'a ya'iso, bayan lauyoyi sun gabatarda kansu sai aka fara sauraron karar, mai shari'a yadago yace "lauyoyi zaku iya fara gabatarda shaidinku" nan Barrister Sadiq yai saurin mik'ewa tsaye yace "my lord inaso zanyi waensu tambayoyi ga wacca nake tuhuma wato MUFIDA inafatar kotu zata bani dama" mai shari'a yace "kotu tabaka dama barrister" nan yamatsa kusa da MUFIDA yakalleta yace "malama MUFIDA kince bake kika kashe Alhj Ahmad da Faruk ba amma a bincikenmu damukai a na'urorindake gidan Alhj da faruk wato CCTV camera's dinsu nuna kece kika kashesu sannan tambarin hanunda ke akan wuk'arda akai kisan da'ita tambarin hanunki ne saboda haka kidaina wahalarda shari'a ki karb'i laifinki saboda tabbas kece kika aikatasa" cikin nutsuwa MUFIDA tace "wannan wallahi dik karyane ba gaskiya bane ni bani nakashesuba saboda haka bazan taba amsar laifinda bani na aikatasaba" dole ki karb'esa MUFIDA saboda kekika aikatasa. Barrister yafad'a dak'arfi tareda dukan kan table d'inda take tsaye harsaida ta tsorata,,,.... Dasauri Rayyan yamik'e tsaye tareda fad'in "objection my lord yakamata barrister yasan yanda zai rik'a yin tambayoyinsa saboda yana nemane ya tirsasa wacca ake tuhuma data karb'i laifinda ba'itace ta aikatasa ba" mai shari'a yad'ago yace "barrister kasauya salon tambayarka" sai yace "zan sauya my lord" sannan yacigaba "MUFIDA kin dad'e kina takon yanda zaki kashe Alhj Ahmad munsan hakan ne ta tambayoyinda mukayiwa ma'aikatan gidan, saude d'aya daga cikin masu girki ce kin bata wani k'ullin magani kikace tasaka acikin girkin Alhj tace maki to bayan kin wuce taki sakawa tad'auki maganin ta b'oye yanzu da wannan abun yafaru saita fidda ta bamu gama maganin aduba" saiya je yakai gun mai shari'a sannan yace "ya mai shari'a ina fatar kotu zata dubi waennan kwararan hujjojin nawa domin ta hukunta MUFIDA dai dai dai da laifinda ta aikata" yana maganar yamik'awa mai shari'a laptop d'insa wacca ke d'auke da videon lokacinda MUFIDA taje tai kisan sannan yaje yazauna,,,"... Yana zaunawa Rayyan yamik'e yagyara sannan yace "my lord inaso kotu tabani damar gabatarda kwararan hujjojina agaban kotu" sai mai shari'a yace "kotu tabaka dama barrister" nan yajuya yace "inason Nazir usman da Suhail Manir da Aryan Abdul-k'adir sufito agaban kotu" wani dagacikin waenda ke kusa da mai shari'a yamik'e yace "kotu nabuk'atar ganin Nazir da Suhail da Aryan su bayyana agaban kotu idan sunanan" nan suka taso suka fito nan yataso yazo ya rantsardasu sukai rantsuwa akan zasu fadi gaskiyar abunda suka sani sannan yakoma ya zauna nan Rayyan yamatso kusa dasu domin fara masu tambayoyi,,,.... Murmushi yai sannan yace "Nazir da suhail bara nafara daku, dafarko da kufadawa kotu alak'ardake tsakaninku da marigayi faruk" Nazir ne yace "mu abokanansa ne tin muna secondary School" Rayyan yace "good" sannan yacigaba "lokacinda MUFIDA tashigo ta taddaku taredashi acikin parlor kunashan giya saita fita amma koda tadawo sai bata gankuba shi kad'ai ta tadda ankashesa shin koda aka kashesa ku kuna inane kokune dai kuka kashesa kuka kugu" dasauri suhail yace "wallahi a,a bamu bane abunda yasa tadawo bata ganmuba munfitane musiyo abinci waje koda muka dawo sai muka taddasa ancaka masa wuk'a a ciki tsoron kada a zargemu yasa muka gudu saidai lokacinda zamu gudu munga mubina zata fita mun dauka taganmu kartayi zaton mune muka kashesa sai muka gudu amma wallahi bamu bane muka kashesa" murmushi Rayyan yai sannan yajuyo kan Aryan yace "nadawo kanka Aryan, kwanan baya ankaimin hari a gidana danaji motsin mutum nafita domin duba waye banga kowaba bayan nadawo saina tadda komai na cikin laptop dina dik evidence d'inda na hada angoge amun delete all, shekaranjiya kuma ina zaune parlor ina aiki sainaji motsi sainabar laptop dina a kunne nashiga bedroom dina, kimanin 15mnts nafito saina taddaka kana kokarin bude laptop d'in shin waya turoka waya sakaka?" dagowa yai sanna yace "bawanda yasakani nine nasaka kaina" murmushi Rayyan yai sannan yace "my lord bayan nakamasa saina kira police nadamk'asa hanunsu, washe gari bayan naje nakemasa tambayoyi sai yake fad'aman hajiya fatima uwar gidan marigayi Alhj Ahmad shitu itace tasakasa yaje yakasheni bayan yakasheni kuma yaje yakashe MUFIDA wacca ake tuhuma ga recording d'in firarda nai dashi" saiyamik'awa mai shari'a sannan yacigaba,,,.... Acigaba da bincikenda nake ne nasamu tsinin takalmi wanda kuma nake tinanin dik wacca tai wannan kisan natane saikuma tinanin yakusa zama gaskiya lokacinda su nazir sukace sunga mubina zata fita tana sauri gefen kayanta dake jikinta dik jinine, sannan Aryan dana kama acikin tambayoyinda namasa yafad'a man cewa hajiya fatima wannan bashine karo na farko datake sakasu suna mata aiki ba ko tasaka sukashe mutum kokuma suyi kidnapping nasa sai anbasu kud'i masu tarin yawa, sunce su suka kashe hajiya ummu Anwar kawarta wacca suke business atare saboda tahanamata kudinta take binta bashi sannan tadad'e dasakasu su kashe MUFIDA Allah ne dai baiyi kwananta sun kare bane amma har makarantarsu sun bita amma basusami aikata abunda aka sakasuba, a takaice dai wannan shine aikinta,,, sannan bayan an goge man shaidunda nahad'a acikin system dina nasake samun wani kwararran shaida ta wata 'yar k'aramar camera dake b'oye acikin parlon gidan marigayi faruk wacca suka kunna suka barta tana recording batareda sunsaniba kasancewar basa cikin hayyacinsu, wanda yai kisan ya bayyana acikin 'yar karamar camera d'in kuma mace ce saidai fuskarta bata bayyana ba sosai amma kayan dake jikinta sun bayyana",,.... Dikda fuskarta bata bayyana ba amma hakan baihana muka gane ko wacece ba ta kayandake jikinta, wannan bakowa bace face MUBINA 'ya ga marigayi Alhj Ahmad Shitu, wannan sune kayanda tasaka lokacinda ta'aikata kisan gasunan ko jinin ba'awankeba" yamik'awa mai shari'a sannan yacigaba,,,.... Wannan shaidar itace zata taimaka mana wajen gano wanda yai kisan Alhj Ahmad Shitu kuma ina fatar wannan kotu mai albarka mai adalci zata dubi waennan kwararan shaidun ta yankewa wanda yai laifi hukunci dai dai da laifinsa sannan tawanke wacca ake tuhuma domin ba'itace ta aikata ba nagode my lord" yana gamawa yakoma ya zauna,,,,.... Kimanin 30mnts mai shari'a na duba hujjojin wajen kuma sai magana ake kasa kasa daji kasan dai akan hujjojinda Rayyan yabadane, bayan mai shari'a yagama duba evidence d'in saiya dago yace "kotu tana buk'atar ganin Mubina Ahmad shitu da hjy fatima" nan d'aya daga cikin ma'aikan kotu yamik'e tsaye yace "idan hjy fatima da mubina suna kusa su fito kotu na buk'atar ganinsu" nan akace dik basunan,,,.... Yan rubude rubuce mai shari'a yai sannan yadago yace "zamu dage wannan zaman izuwa nanda 3hours sannan kotu tayi umarni da'aje anemo hjy fatima da mubina dik inda suke kamin adawo acigaba da zama" yana gama fadar haka yatashi yafita,,".... Farinciki da jin dadi agunsu Amira ba'amagana suka rungume juna suna farinciki, security's ne sukazo suka wuce da MUFIDA, suna fitowa kuwa ga yan jarida sukamasu caaaa da tambayoyi saima suka rasa wanda zasu amsawa saboda farinciki Amira tace "kudakata yanzu dai ba'ayanke hukunciba kujira har a yanke munmaku alkawarin zamu amsa maku tambayoyinku amma ba yanzuba" tana gama fadar haka saisuka wuce............... Yau inaso naga sharhi da comment fiye da wanda akeyi #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 43/44*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Dik wani lungu da sak'o na k'asar kebbi ba'inda ba'asaka matakan tsaro ba, hanyoyin shiga da fice filayen jirgi tashoshi dakuma hanyoyi ba'inda ba'asaka tsaroba ko'ina police ne da sojoji,, bincike ake sosai ko'ina da ko'ina ba kama hanun yaro domin kamo momy da mubina,,,,".... Zaune suke suna firan irin k'ok'arinda Rayyan yai, acikin zuciyoyinsu kuwa farinciki ne fall yanzu abu d'aya suke jira shine kotu ta wanke MUFIDA daga zarginda ake mata koma ba'akamo su momy ba tinda dai antabbatar ba'itace ta aikataba to Alhmdllh,,,.... Cikin ikon Allah ana tsaka da bincike sai aka kira D.I.G daga office d'in masu tsaro na filin jirgin Ahmadu Bello International Airport wa'enda ake nema suna daya daga cikin basinjojin jirginda zai d'aga 2pm, nantake aka k'ara tsaro acikin filin jirgin lungu da sak'onsa,,,... Cikin nasara kuwa Allah yasa akaga momy da mubina da mustapha zaune acikin office din d'aya daga cikin ma'aikatan wajen nan akamasu sannan aka daukesu aka wuce dasu izuwa court,,".... 3pm dot aka koma kotu akacigaba da gudanarda shari'a, bayan mai Shari'a ya'iso sai aka fito da momy da mubina aka kai musty gun momyn su faruk sukuma aka gurfanardasu agaban kotu sai rabon idanu suke dakagansu kaga marasa gaskiya,,,.... Bayan mai Shari'a yagama abunda yake saiya dago yadubesu sannan yacire glass d'in idonsa yafara magana "tabbas kwararan shaidu sun tabbatarda mubina kece kika kashe faruk saidai shaidu basu tabbatar da kece kika Nashe Alhj Ahmad ba amma dole kinada masaniya akan Wanda yakashesa saboda haka kotu na sauraronki daki fad'amata waya kashesa?" dube dube tafara nantake kwallah suka fara zubomata takalli momy wacca itama kwallan take sannan tafara magana "eh ni nice nakashe faruk amma banice nakashe dady ba momy ce" tana fad'a nantake motanen kotun kowa yace "SUBHANALLAH WA'IYAZUBILLAH" nanfa surutu yafara cika kotun saida mai shari'a yai magana "order order is ok" sannafa akai tsiitt,,,..... Y'an rubuce rubuce mai Shari'a yai sannan yasake d'agowa yace "mubina meyasa kika kashe faruk meya maki akan wane daliline yasa kika kashesa?" Tsuru tai da idanu tana sai kwallah take zubarwa, ahankali tafara magana "Mahaifina shine silar canzawar halayyata wacca natashi bada itaba sakamakon nunamana fifiko dayake a tsakaninmu da wacca ba y'ar uwarmuba, tinda muka girma muka mallaki hankalin kanmu nafara sanin bambanci tsakanin farinciki da bak'inciki dad'i da d'aci fari da bak'i tin lokacin tsintsar tsanar MUFIDA tafara Shiga acikin zuciyata sakamakon fifiko da mahaifinmu ke nunawa a tsakaninmu da ita, tin muna yara dady yafison MUFIDA akanmu komai zai siyamana sai nata yafi namu kyau da tsada tin bama magana harmuka fara amma idan munyi sai mahaifiyarmu tace ai itace babba akanmu, a makaranta ma idan MUFIDA tai ta d'aya saiyamata kyauta amma ni idan nai bayamun, lokacinda mukaje university sainasamu wani saurayi Wanda nake matuk'ar so najima sosai atare dashi, kwatsam sainagansa da MUFIDA danamasa magana saiyamun tozarci ya wulak'antani a saboda ita, nahak'ura dashi nafara son yayanmu wato hamma faruk, nayi nisa sosai cikin soyayyarsa wacca takaiga harnakasa b'oyewa nafad'awa dady da momy sai dady yace najira harmugama karatu saboda so yake yahad'ani tareda MUFIDA da munira ya aurardamu atare, jin hakan yasa nakwantarda hankalina tinda shi dady yasanda zancen,, kwatsam wani lokaci munyi Hutu muna gida sainaji wai anyiwa MUFIDA baiko da hamma faruk, nayi kuka nayi kuka kamar raina zai fita lokacin ne nafara tinanin kashe faruk zuciyata take ingizani tinda narasasa to itama bazata auresaba" share kwallanda suka zubomata tai sannan tacigaba,,,.... Lokacinda natinkari momy da zancen lokacinne take fad'aman ai MUFIDA basu suka haifetaba, naji dadin hakan ba kad'anba sai momy tahanani d'aukan matakinda nai niyar d'auka tafad'aman tsarinda tai akan dady da MUFIDA, natsorata sosai saida tak'araman kyakkyawan bayani sannan hankalina ya kwanta na'amince da tsarin nata",,,,.... Munjima sosai muna tsara yanda zamu kashe dady da faruk da MUFIDA, kwatsam munacikin wannan tsarin sai dady yake shaidamana yaraba dukiyarsa biyu yabama MUFIDA rabin to tindaga lokacin muka fara farautan rayukansu, Aranarda MUFIDA tazo gida sai mukai amfani da wannan damar bayan tafito daga d'akin dady momy tashiga yana a kwance kan kujera ta baya ta caka masa wuk'a a zuciya, saida ta tabbatar yamutu sannan tafito Wanda nikuma dai dai lokacin nariga nasami faruk a buge yanacikin halin maye nacaka masa wuk'a acik....I" kuka yacik'arfinta saita tsaya,,".... Saida ta tsagaita sannan tacigaba "acikin tsarinmu hadda MUFIDA zamu kashe amma kasancewar tariga data gawar faruk shine tsarin ya sauya kada asirinmu ya tonu saikawai muka d'oramata kisan akanta, wannan shine abunda yafaru amma wallahi ahalin yanzu munyi nadama munyi ndamar abunda muka aikata muntuba dan Allah a yafemana wallahi sharrin shaid'an ne da binsan zuciya dakuma kwad'ayin abun duniya" acikin kuka take maganar",,,.... Shuru yaratsa kotun sai sheshekar kukan MUFIDA da munira, mubina da Amira dakuma momy kakeji, su hajiya ma kukan suke amma baka jiyo nasu kukan,,,.... Tsawon mintina aka d'auka ahaka saida mai Shari'a yagama sannan yad'ago yafara magana "to Alhmdllh acigaba da sauraron k'ara da akayi dakuma kwarewa da gogewa had'eda jajircewar lauyoyi yasa muka samu kwararan hujjojinda suka taimakamana wajen kai k'arshen wannan shari'a, kotu tagama tattara hujjojinta kuma tayanke hukunci akan waenda suka aikata laifi wato Fatima da mubina, a saboda laifinda suka aikata kotu ta yankemasu hukunci daidai da laifinsu,,,, kotu tayankewa Fatima Alhassan da mubina Ahmad shitu hukuncin kisa ta hanyar rataya kamar yanda yazo a aya dakuma hadisi dik Wanda yakashe akashesa, sannan a k'ark'ashin kundin tsarin hukunci na Shari'a shima yace dik Wanda yakshe akashesa, wannan kotu kuma tana aikine da Qur'ani da hadisi dakuma kundin tsarin doka",,,..... Kotu tawanke MUFIDA Ahmad Shitu tass saboda ya tabbata ba'itace ta aikata laifinda ake zargintaba sannan kuma kotu namaibata hak'uri akan b'atamata suna da'akai kan cewa ta kashe mahaifinta da mijinta, da wannan ne kuma muka kawo k'arshen wannan shari'a sannan inaso nayi amfani da wannan damar wajen tinatarda al'umma",,,,..... Iyaye yakamata musan yanda zamu tarbiyyantarda y'ay'anmu idan d'a yawuce d'aya yakai biyu har yawuce to dole ne kasan yanda zaka nunamasu so dakuma k'auna karkace zaka nuna fifiko a tsakaninsu saboda zuciya batada k'ashi tabbas dole asamu zuciyarka tafi son daya daga cikin y'ay'anka to idan kasami hakan saikai amfani da tinaninka karka bari zuciya tafi k'arfinka,,, Sannan mudingayin k'ok'ari wajen fin karfin zuciyoyinmu dakuma neman tsari akan shaid'an musani dukiya fa bakomai bace face turd'a abun shek'ewa iska ce ita kokamalleka watarana dole zaka barta wata dukiyarma bala'i ce ga mai ita saboda ko a gobe k'iyama sai talaka yariga mai kud'i shiga aljannah wani talakama saiyayi shekara d'ari uku kan mai kud'i yashigo saboda haka dan Allah mudinga addua sannan mudinga kokari wajen fin karfin zuciyoyinmu Allah yak'ara tsaremana zuriyarmu yasa mufi karfin zuciyoyinmu yakuma karemu daga bin tafarkin shaid'an ameen,, Fatima Alhassan da Mubina Ahmad shitu sunada damar d'aukaka k'ara izuwa wata kotur daban nanda sati d'aya kan a zartanda hukunci akansu" yana gamawa yamik'e tsaye nankowa yamik'e tsaye,,,.... Tin kan mai shari'a bak'arasa fita ba Amira da munira sukazo da gudu suka rungume MUFIDA suna kukan farinciki nansuka durk'usa sukai sujudul shukru wato sujadar godiya ga ni'imar ubangiji, Rayyan ne yazo yanafad'in "Congratulation sister's inatayaku murna sosai Allah kuma yak'ara tsare gaba" cikin farinciki Amira tace "Congratulation too Barrister Rayyan tabbas kacika cikakken lauya Wanda ya cancanci lambar yabo muna godiya sosai akan namijin kokarinda kai Allah I sakamaka da mafificin alkhairinsa" yai murmushi yace ameen,,,"..... Kallonsa MUFIDA tai cikin tsintsar farinciki tana zubda kwallan farinciki tace "THANKS Barrister" yai murmushi yace "ur always wlcm MUFIDA" munira ma godiya tamasa sosai,,, momyn faruk da hajiya da Abbu da Abban ammar suma tasowa sukai sukazo gun MUFIDA kowannensu nazubda kwallah nan taje ta rungume hajiya tana kwallah kowa sai farinciki yake yau gaskiya ta bayyana su momy anji kunya sund'ora hanu a ka sai kuka suke rusawa police sunzo zasu wuce dasu gidan kaso kan lokacinda aka d'iba na zartarda hukunci yayi,,,".... Atare suduka suka fito jami'an tsaro na bayansu suna fitowa kuwa yan jaridu sukayo Kansu da tambayoyi kowa da tasa kalar tambayar su Amira kuwa farinciki yacikasu harsunkasa amsa tambayoyin sai fara'a suke suna dariya, dakyar sojoji suka samu suka rakasu suka shiga motocinsu tareda escort d'insu suka wuce izuwa gidansu hajiyar dady saboda Abbu yace bazasu zauna sukad'ai acikin wannan k'aton gidanba,,".... A canma koda suka isa cike yake taff da mutane nanma saida securitys sukai dagaske sannan akashigadasu cikin gidan, suna isa tashiga toilet tai wanka sannan tafito bayan tafito sannan tasaka kayanta tai sallar la'asar, bayan tagama sai baba mai aikin hajiya takawomata abinci, kad'an taci saboda cikinta batajin dad'insa kasancewar tajima batasakamasa abincin kirki acikinsaba,,,..... Dakyar taiya cin rabinsa shima dan Amira tamatsane nan tasha ruwa sannan ta kwanta nantake bacci mai nauyi yai a won gaba daita, Amira tini nakira ummin ta tafad'amata nasararda suka samu sannan tafad'amata waenda suka aikata laifin, ummi tajinjina lamarin sosai daga bisani sukai sallama,,,".... Tanacikin bacci saitai mafarkin dady ita da shi suna zaune suna fira wai sai kawai taga yatashi yana d'agamata hanu alamar bye bye yashige acikin wani haske mai haske sosai saikuma yai sama, dagudu taje tana kiransa yadawo yatafi da'ita tana fadin "dady dady dadyyyy" sai kawai tafarka dakarfi tana dube dube, Amira dakammala sallar magrib tana a gefenta takalleta tace "yanzu nakeda niyyar natasheki kiyi sallah nasan mafarkin dady ne kikai ko" hmmm....!!! tasauke numfashi mai nauyi tareda shafa fuskarta sannan tace "eh ko a prison ma sau biyu ina mafarkinsa kuma dik acikin fararan kaya daga karshe kuma sai munacikin fira saikawai yatashi yatafi yabarni ina kuka koda zan farka sainaga hawaye facha facha a fuskana",,,,...... Hmm....!!! Amira ta sauke nannauyan numfashi sannan tace " MUFIDA yanzu ba abunda dady yafi buk'ata agareki face addu'a itace abunda yake buk'ata agareku Allah yamasa rahama ya gafartamasa ya haskaka k'abarinsa" ta amsa da ameen sannan tamik'e tsaye tawuce toilet tad'auro alwala tafito,,,"..... ***** **** Yau kimanin kwana biyu kenan da dawowar MUFIDA, xaune take akan gado tana rik'e da hoton dady a hanunta sai zubda kwallah take, munira ce tashigo ta taddata acikin yanayin, zama tai tareda dafa shoulder d'inta saita d'ago ta kalleta idanuwanta cike da kwallah, cikin muryar kuka tace "munira yanzu shikenan munrasa dady shikenan bazaya sake dawowaba har abada" saikuma tamaida kallonta kan hoton "Allah sarki dady na I really miss u, I hert u so so much my dad bansan izuwa wane lokacine hawayena zasu daina zubowaba tinda narasaka my dady, Allah yamaka rahama I hert u so much my dady" tak'arasa bakinta na rawa tana kuka,,,..... Rungumeta munira tai itama tana kukan sannan tace "Aunty MUFIDA idan baki daina kukaba to mu yaza'ayi mudaina dady yatafi har abada saidai in mun cimmasa a can" ahankali munira ta d'ago tashare kwallanda suka zubomata tai murmushi tace "kinga nama manta Abbu ne yace nakiraki yana parlonsa" nansuka tashi sannan takai hoton ta'ajiye suka fita,,,".... Cikin sallama suka isa kowa ya hallara acikin parlon harsu Abban ammar hajiya da Abbu suna daga gefe, k'arasawa sukai suka gaishedasu sannan suka zauna, Abbu ne yad'ago yafara magana "to Alhmdllh kowa ya'iso, bakomai yasa nataraku anaba saidan nasan gaskiyar zancenda nakeji akan MUFIDA" jin ya ambaci sunanta yasa tad'ago ta kallesa tace "Ni kuma Abbu menayi ne" kallonta yai sannan yajuya fuskarsa yacigaba "Fatima tace basune suka haifi MUFIDA ba bayan kuma bantab'asanin wasu iyaye waenda akace na MUFIDA bane saboda haka yau inabuk'atar sanin gaskiyar wannan lamarin",,,.... Shuru yaratsa d'akin nawasu y'an dak'ik'u can Abban ammar yad'ago yafara magana.............. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life``` *I.W.Av _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 45/46*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Shuru yaratsa d'akin nawasu y'an dak'ik'u can Abban ammar yad'ago yafara magana "hak'ik'a yau itace ranarda yaya Ahmad yace zatazo kuma yai bak'incikin zuwanta saidai naji dad'i da Allah yasa koda tazo baya raye bare ya zubda kwallah" hankalin kowa akansa yake domin sauraron abunda zai fad'a, saida ya kalli MUFIDA cikin yanayin tausayi yace "MUFIDA dan Allah inaso ki d'auki wannan al'amarin a matsayin k'addara kibarsa a matsayin *KUNDIN K'ADDARA* ki tabbas komai yasami bawa to *MUK'ADDARI* ne daga ubangiji dolene saiya sameka" Sam bata fahimci abunda yake nufiba danhaka saiyacigaba da maganar,,,.... "Tabbas MUFIDA ba y'arsu bace basune suka haifetaba" dasauri MUFIDA ta d'ago kanta ta kalli Abban ammar nantake idanuwanta suka cicciko da kwallah, cigaba yai da magana "MUFIDA y'ar amininsace Alhj TAJUDEEN ABDUSSALAM d'an d'an'uwanka Abbu sarki Abdussalam tsohon sarkin k'asar BAGDAAZ yankin Arab's,, shekara ashirin da biyar da suka wuce a makarantar TURKEYSH INTERNATIONAL SCHOOL dake k'asar TURKEY wato makarantar yaya Ahmad yakammala karatunsa nazama cikekken likita, anan ne yahad'u da abokinsa tajudeen, cikin k'nk'anen lokaci shak'uwa tashiga tsakaninsu kasancewar abu d'aya suke karanta, sun shaku sosai dik inda kaga yaya Ahmad to zakaga tajudeen anan idan kana neman d'aya kaga d'ayan to kamar kaga d'ayan ne saboda komai nasu d'aya ne saidai inda sukeda bambamci shine tajudeen yana neman mata sab'anin Ahmad, yaya Ahmad yayi iya k'ok'arinsa dan yaga tajudeen yadaina neman mata amma yak'i gashi kuma gida anyi anyi yafitarda mata yai aure kuma yace saiya kammala karatunsa sab'anin yaya Ahmad dahar ansaka masa rana",,,,..... Suna cikin karatu akai auren yaya Ahmad da Fatima idan baku mantaba ma har tajudeen yazo shine yamasa babban aboki a auren kuma su sarki dik sunzo, bayan angama shagalin bikin suka koma school suka cigaba da karatunsu,,,, suna gab da kammala karatun tajudeen yahad'u da wata budurwa mai suna SHAHIDA it's shuwa Arab ce amma mahaifiyarta yar turkey ce, yafara soyayya da'ita kasancewar tajudeen akwai wayou yasan dik yanda zaiyi yaja hankalin yarinya nantake yasiye zuciyar Shahida tafad'a tarkonsa saidai ita son aure takemasa sab'anin shi dayake mata son sha'awa, ahankali ahankali yafara Jan hankalinta harta amince dashi yafara kusantarta batareda sunyi aure ba, lokacinda yaya Ahmad yaji zancen nanfa yai cikinsa yanamasa masifa meyasa shi baya tinani meyasa bazaiyiwa kansa wa'aziba yadaina wannan banzar rayuwar k'azamar rayuwa idan dai har dagaske yake toya aureta mana, amma kasancewar tajudeen yariga yai nisa bayajin kira saiyai banza dashi yawatsarda zancensa",,,..... Haka sukacigaba da wannan bak'ar rayuwa batareda sunyi aure ba, Shahida bata ankaraba kwatsam saiga ciki ya bayyana a jikinta, hankalinta yamatuk'ar tashi nantake taje tasami tajudeen tafad'amasa, shima hankalinsa yatashi sosai saboda dik y'ammatanda yake mu'amala dasu gwangwazajjin matane basa yarda su d'auki ciki amma ita wannan shine ya tirsasat dole badan halayyarta bane to yanzu yazaiyi da'ita, nantake dabara tafado masa saiyacemata kawai a zubda cikin daga baya saisuyi sure nanfa tace ita wallahi ita tinda tasab'awa Allah nafarko bazata sakeba bazata zubda cikinba saidai yasan yanda zaiyi saboda idan gidansu akasani wallahi tashiga tara mahaifinta ko kasheta zaiyi, hankalinsa yatashi sosai dan shid'inma tsoron nasa iyayen susani yake musamman dayakasance gidansu gidan mulki da sarauta ne sarki mahaifinsa sarki zai iya korarsa",,,.... Nadama iya nadama Shahida tayita ta d'ora hanu a ka tana kuka sosai saboda tasan tariga data rusa kyakkyawan ginin rayuwarta, tashi tai tafita batareda sungama yanke hukunciba saidai itakam tariga tayanke nata hukuncin,,".... Yaya Ahmad na zaune tajudeen yazomasa da zancen nan yaya Ahmad yaketinamasa maganarda yamasa a baya amma yaki yanzu gashi tace bazata zubda cikinba kuma tabbas idan tahaihu shi zata kawowa jinjirin,, tin ranar basusake ganin shahida ba har saida suka kai saura sati d'aya suyi graduation sannan tazo da katon cikinta tafad'amasa yazama da shirin karban babynsa dan bazai tafi yabarta dashiba,,"... Bayan sunyi graduation batareda sanin yaya Ahmad ba tajudeen yawuce abunsa saima wata letter kawai daya barmasa shidai yaya Ahmad murmushi kawai yai, bayan sunyi graduation sai yaya Ahmad baiwuce gida ba yana jira ya karb'i notification d'insa sannan yawuce, kwatsam wata rana yana zaune saiga shahida tazo tana Neman tajudeen saboda ta haihu zata bashi y'arshi tawuce nan yaya Ahmad yakefad'amata yawuce garinsu shima baisan lokacinda yawuceba sai yar k'aramar letter daya barmasa, kuka tadingayi sosai tana tsinewa tajudeen Ahmad yadinga bata hakuri",,,..... D'agowa tai tana share kwallah tacemasa yunwa takeji dan Allah yabata abinci taci nanyatashi yashiga kitchen domin d'ibomata abinci, koda yad'ibo yafita saiyaga ba'ita ba labarinta tagudu ta'ajiyemasa baby akan kujera, a rikice yafita yana nemanta amma harya zagaye school d'in baigantaba dole yadawo yad'auki babyn wacca taketa baccinta, hankalinsa yatashi sosai yarasa yazaiyi da babyn cikin ikon Allah dabara tafad'omasa nan yashirya yad'auki babyn yadawo gida",,,.... Kasancewar lokacin ba'a kebbi yake zaune da matarsaba yasa plan d'insa yai dai dai, lokacinda yakawowa Fatima jinjiran kuka tadingayi wato ita tana nan tana killace kanta tana daraja aurensa ammashi yanacan yanacin amanarta to wallahi bazata karb'i yarkowa ta rainaba kasancewar har lokacin basusami haihuwaba, dakyar da sud'an goshi yasamu yashawo kanta takarb'i jinjiran suka fara rainonta suna shayarda'ita da madara,, bayan sati d'aya sai kawai suka kira a gida Fatima ta haihu tasafka lafiya tasamu y'a mace,,,.... Abun yamatuk'ar bama kowa mamaki saboda bawanda yasan tanada ciki kasancewar tayi kusan wata shida rabonta datazo gida ashe baiwar Allah cikine da'ita, nan Ahmad yake fad'amasu ai surprising nasune sukayi saidai shi bayason bidi'a kawai aturomata tsohuwarda zatazo takula tasu amma baza'ayi bikiba zai turamasu kud'i su sayi sa ko saniya su yanka suyi sauran kayan yarkacen shi dagananma Australia zaitafi da matarsa da babynsu saboda su huta, gida basu yarda daba haka itama Fatima iyayenta basuyardaba nan hajiya tace yamaidota gida idan tagama jego saiya d'auketa sutafi nanfa yakafe yace inba hakaba saidai surabu, dole badan sunso hakanba suka kyalemasa matarsa aka tura baba maituwo garin Abuja domin takula da babyn da mai jego",,,... Yana kawowa nan yad'ago yakalli su Abbu yace "bayan ni baba mai tuwo ma tasan da wannan Sirrin saboda dataje yaya Ahmad yafad'amata gaskiyar zancen, kasanvewar baba mai sauk'in kaice tace " insha Allah bawanda zaitab'a jin wannan zancen a bakinta, haka sukacigaba da binne wannan al'amin inda yaya Ahmad da Fatima da baba sukacigaba da bama baby *MUFIDA* cikakkiyar kulawa, wata d'aya kacal baba tai acan yaya Ahmad yakwashesu suka wuce kasar Saudi Arabia suka gudanarda umrah dik saboda MUFIDA, acan ne yarok'i Allah daya tayasa rik'on wannan yarinyar saboda yai alk'awarin bazai tab'a Neman iyayentaba harsai su sunnemeta da Kansu zai cigaba da kula daita kamar yanda zai kula da y'ay'ansa waenda zai haifa nangaba zaikuma rik'eta tamkar y'ar cikinsa" yana kawowa nan yakalli Abbu da zufa ke ketomasa ta'oina na jikinsa sannan yace "to kaji gaskiyar wannan lamarin" MUFIDA ce tamik'e tsaye kwallah na xubadaga idanuwanta tamkar an bud'e famfo bakinta na rawa tace "wannan wace irin k'addara ce yanzu kenan ni shegiyace wacca aka Haifa batareda aure b...a" bakinta na rawa takarasa maganar tareda fashewa da matsanancin kuka, munira ce tajanyota ta zauna tafara rarrashinta itadinma dai kukan take,,,.... Shuru yaratsa parlon nawasu y'an mintina can Abbu yad'ago yafara magana "tabbas wannan wani al'amarine mai cike da ban al'ajabi saidai babu abunda zamuce sai addu'a dakuma fatan samun kyakkyawar lahira ga Ahmad saboda badik mutum ne zaiyi abunda yaiba kuma insha Allah idan ita MUFIDA tagama takaba zamuje BAGDAAZ domin taga mahaifinta sannan yafad'i inda mahaifiyarta take itama taganta" dasauri MUFIDA tad'ago tamik'e tsaye tace "ni ba'inda zanje Abbu tinda su basunemeni ba nima bazanje gunsuba" tana fadar haka tawuce dagudu tana kuka Abbu yai murmushi sannan yace "kowa zai iya tafiya" nan kowa yatashi yawuce yana jinjina wannan lamarin,,".... Wunin ranar gaba daya MUFIDA acikin d'aki tayisa tana kuka datagadai wannan bashine mafitaba saita tashi tai alwala tazo tad'auki Qur'an tafara karantawa nantake taji zuciyarta tafara sanyi, saida taji tasami nutsuwa sannan tarufe nantafara korawa dady addu'a tana nemamasa gafara a gun ubangijinsa, tad'auki tsawon lokaci tana yiwa dady addu'a sannan tashafa taje ta kwanta,,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya inda MUFIDA kecigaba da takabar mijinta faruk, yanayinda yanda take saka damuwa a ranta yasa dikta rame yanzu daga d'aki sai parlor kawai take zama saikuma cikin lambu tai karatun Qur'an, munira takoma school ga bilkis itama tana school ga Amira takoma Abuja tini danhaka yasa batajin dad'in gidan sai idan su musty sundawo daga school shikuma batason zama dashi saboda saiyaita tambayanta momy yanacewa takaishi gun momy, tin tanamasa karya yanzu hartarasa mezatace masa idan yatambayeta saidai taita kwallah tarungumesa tana rarrashinsa,,,.... Haka rayuwa tacigaba da tafiyarmasu cikin k'unci da kad'aicin rashin iyaye,,.... ***** ***** Alhmdllh yau itace ranarda MUFIDA tagama takabar faruk nan momyn su faruk tasaka akaimata kitso da lallen Hausa bak'i hajiya tasiyamata sababbin kaya Abban ammar yabata kud'i da wata abaya mai shegen kyau taitamasu godiya tanamasu kyakkyawar addu'ah,,,"... Sati biyu da gama iddarta takoma aiki inda Abban ammar yabata matsayin mijinta tamaye gurbinsa wato manager,,,..... Tini akafara shirye shiryen tafiya kasar BAGDAAZ saidai itakam MUFIDA sam batason tafiyar hakan yasa batawani shiri saima harkan gabanta take, tana zaune saiga kiran Amira yashigo nanta d'aga cikin murna suka gaisa nan Amira take cemata tashirya jibi tananan zuwa tanaso tarakata wani waje ne, kamar Amira tasan MUFIDA neman abunda zaisa tak'i tafiya BAGDAAZ take nantake cikin murna tace mata "ok Allah yakawoki lafiya" tace ameen sannan sukacigaba da firarsu,,,.... Ranarda Amira tazo washe garine tafiya izuwa BAGDAAZ yankin Arabs danhaka zancen tafiya aka fasashi saima akai shirin tafiyar da'ita tinda tazo, saidai batasan wace iriyar tafiyace za'ayiba danhaka ta tambayi MUFIDA shin inane zasuje, nan MUFIDA tafad'amata komai bats b'oyemata ba saboda yanzu Amira tawuce k'awa aminiya tazama y'aruwa agunta, Amira tayi mamaki sosai saidai ta jinjinawa dady matuk'a saboda abunda yai badik mutum ke iyayinsaba, nantake tafara shirin tafiyar itama,,,.... Washe gari 8am drivers d'in gidan da bodyguards d'insu suka d'aukesu izuwa airport, 10am jirginsu yad'aga izuwa k'asar BAGDAAZ,,,... *MASARAUTAR BAGDAAZ* Sai kusan 2:30pm sannan jirginsu yasauka kasancewar saida jirgin yabi ta Jidda yasauke fasinja sannan suka wuce, koda suka isa kuwa tini aka aiko da driver's da hadimai su d'aukesu jirginsu na sauka kuwa suka d'aukesu izuwa masarautar kasancewar hadiman sunsan Abbu yasa suka durk'usa suna kwasan gaisuwa, kai tsaye masarautar suka wuce dasu,,"..... Masarautar Bagdaaz babbar masarautace babbar daulace wacca aka gina tin kakannin kakanni,,.... Suna isa a k'ofar shiga masarautar hmm baki na sake ina kallon ikon jallah hausawa sukace jaka cikin jaka, wani katafaren ginine akayiwa masarautar Wanda dakagansa kasan tsohon ginine amma ginin ya karb'i sunansa na gini, k'ofar gidan dik dakaru ne zagaye daita kowanne rik'e da bindiga wasu na zarya suna dube dube wasu kuma tsaye suke kawai wasunsu kuma suna zaune gefe d'aya,,,.... Sunaganin motocinsu Abbu nantake da sauri suduka suka taso suka durk'usa suna gaida Abbu sunkumayiwa su MUFIDA barka da sauka lafiya nan cikin sauri aka bude gate motocin suka danna ciki, ko acikin filin gaban gidan saida sukai yar tafiya mai nisa sannan suka isa gunda ake ajiye motoci saboda girman gidan, bayan motocin sun tsaya sannan suka fito suna fitowa saiga dakaru sunzo suna welcoming nasu suka kwashi kayansu suka wuce dasu izuwa masaukinsu, tinda suka iso su MUFIDA ke ware dara daran idanuwansu suna basu hakkinsu gaba d'aya tsarin masarautar yatafi da tinaninsu kaikace masarautar k'asar ingila ne iya kallonka bazakaga karshen gidanba,,,..... Kai tsaye hanyarda zata sadasu da fadar sarki akawuce dasu, kamar ancewa MUFIDA waiga aikuwa tana waigawa saita zaro daran daran idanuwanta takafe Wanda tagani da mayun idanuwanta.............. Kuyi hakurin jina shuru 2day's NEPA namune yasami yar masala amma yanzu Alhmdllh komai normal zakucigaba da jina akai akai kamar da insha Allah ngd ❤👏 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 47/48*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Kai tsaye hanyarda zata sadasu da fadar sarki akawuce dasu, kamar nacewa MUFIDA tawaiga tana waigawa kuwa saita zaro dara daran idanuwanta takafe wanda tagani da mayun idanuwan nata,,,..... Tsintsar mamakine ya bayyana k'arara a fuskarta ganin Rayyan tsaye tareda wasu kyawawan y'ammata twin's larabawa shar dan ko hausardasuke ma dakaji kasan basu iyataba, kasancewar baigantaba yasa tajuya fuskarta tacigaba da tafiya,,,,"... K'ofar shiga fadar ma tsare take da dakaru hud'u kowanne rik'e da bindiga nan Abbu yashiga gaba sukuma sunabin bayansa, cikin sallama suka shiga ciki mutanen fada suka amsa masu cikin sauri sarki yataso yazo yadurk'usa cikin fara'a yakwashi gaisuwa gun Abbu nan Abbu yad'agosa suka rungume juna sannan abbu ya sumbacesa a goshi nansuka gaisa cikin yarensu na larabci,,,..... Bayan sungaisa da Abbu sannan yajuyo yabama Abban ammar hanu sukai musabaha sannan suka sumbaci juna a kunce, bayan sungaisa yajuyo yakalli su MUFIDA yafara masu magana cikin harshen larabci nanfa su MUFIDA akai tsuruu ana kallon juna, Abbu dariya yai sannan yafad'awa sarki ai su basajin yaren saidai hausa yai dariya sannan yamasu hausa nansuka gaidasa, tinda MUFIDA taga sarki taketa kallonsa a zuciyarta tace "wannafa mai kama da mr man d'ina kaddai ace shine mahaifinsa kuma shine mahaifina wayyo Allah Allah yasa bahaka bane dansuma twin's d'inda nagani a waje kamarsu d'aya da mr man to kodai nanne gidansu" hakadai taita sak'e sak'e a zuci,,".... Bayan sungama gaisawa sai aka masu iso izuwa cikin gida, sashen tsohon sarki da matarsa wato d'anuwan Abbu aka wuce dasu, suna isa sarki yataso yana dariya yazo suka rungume juna shi da abbu suna gaisawa bayan sungaisa sannan su Abban ammar dasu MUFIDA suka durk'usa suka kwashi gaisuwa, bayan sungaisa saiga gimbiya matarsa hajiya zainab tafito nansuka gaisa da abbu sannan su MUFIDA suka gaidata, suna anan sashen saiga wata kyakkyawar mata tareda kyawawan y'ammatanda MUFIDA tagani tareda Rayyan sun shigo dakaru mata guda hud'u suna bayansu, nansuka shigo suka gaisa, y'ammatan nan sukazo sukaja hanunsu MUFIDA suna dariya suka fita itakuma momyn faruk sarauniya Sainah tawuce da'ita izuwa sashenta su abbu da abban ammar kuma aka kaisu masaukinsu,,,..... Sai dare sannan su MUFIDA suka dawo masaukinsu nan sukai wanka sukai sallah suka sauya kaya sannan suka kwanta, around 8pm aka aiko da wasu hadimai hud'u suka kawomasu abinci, girke girke ne kala kala sai wanda kakeson ci hadda na gida Nigeria, 9pm sarki mai ci yanzu yashigo suka gaisa sannan yace sufito sashen sarki za'ayi magana nansuka shirya sannan suka fito atare,,,,"..... Kai tsaye sashen sarki tsoho suka wuce, suna isa MUFIDA tahango wani mai kama da sarki na yanzu nantake taji gabanta ya fad'i, bayan sun isa sunzauna sai Abbu yafara magana "to Alhmdllh kamardai yanda kukaji tajudeen shine mahaifin MUFIDA kuma shi kansa yasani saidai asakamon wani laifi daya aikata shiyasa bai fad'amaku yanada ita ba kuma yamanta da'ita dikda kuwa da tsawon shekarunda yakwashe bai haihuba, MUFIDA" Abbu yakira sunanta wacca kwallah sukariga sukagama wankewa fuska tad'ago ahankali takallesa yace "wannan shine mahaifinki doctor tajudeen",, taju ne yace "Abbu kana nufin kace wannan y'atace" murmushi abbu yai sannan yace "tabbas kuwa y'arkace MUFIDA wacca ka haifa da shahida kukagudu kukabarta" duk'arda kansa yai kasa nantake kwallah suka fara zubomasa, mai martaba ne yace "mufa kunsakamu acikin rud'ani kumana kyakkyawan bayani saboda mufahimta" abbu yace "yanzu kuwa zakuji" nantake yabasu labarin komai tin had'uwarsa da shahida har girman MUFIDA da irin rayuwar jin dadinda tai a hanun dady,,,".... Labarin yamatuk'ar bama su sarki mamaki da al'ajabi dan tinda suke da taju baktab'a basu wannan labarinba, shikuwa banda zubda kwallah ba abunda yake hakama MUFIDA kuka take sosai,sarki mai martabane yafara magana "hak'ik'a tajudeen kayi abunda yamatuk'ar b'atamin rai sannan ka aikata babban kuskure wanda badan MUFIDA tasami kyakkyawar rayuwa ba da bazan tab'a yafemakaba amma yanzu zakaci darajar Ahmad" abbu ne yaisaurin karb'an zancen "yanzudai ai Alhmdllh dama abunda mukeso kusanta kusan jininkuce sannan shima yasan yanada y'a itama kuma tasansa sannan yafad'amana inda mahaifiyarta take domin akaita taganta dikda basunemetaba",,,.... Taju ne yad'ago fuskarsa yace "hak'ik'a nai nadamar abunda na'aikata kuma natabbata abunda na'aikatane yake biniyana tsawon shekara ashirin da wani abu dasuka wuce, tinda nai aure bansami haihuwaba matana biyu uku muka rabu saboda bana haihuwa amma kowaccensu bata tab'a yin b'ariba har izuwa yanzu, naje school d'inda mukai karatu naita neman shahida amma harnadawo bangantaba kuma bansami wanda yace yasantaba haka nagama yawona nadawo, MUFIDA dan Allah kiyafeman ki yafemana dan Allah" MUFIDA kasa cewa uffan tai saboda kukanda takeyi, Abbu ne yace "kadaina kuka yarona komai yawuce ai Allah dai yak'ara shiryarmana da zuriyarmu" suka amsa da ameen, d'agowa taju yai yace "abbu to ina doctor Ahmad ne bakuxo atareba" duk'arda kai abbu yai sannan yasauke nannauyan numfashi yad'ago yace "Ahmad Allah yamasa rasuwa Ahmad yarigamu gidan gaskiya asanadin matarsa data kashesa" nanfa Abbu yabasu labarin komai har irin wahalarda aka ganawa MUFIDA, sun jinina lamarin sosai taju hadda kwallah saida yaita zubarwa saboda tsintsar tausayin halinda MUFIDA tashiga asanadin laifinda bata aikataba,,,".... Tajudeen yad'ago yashare kwallanda suka b'atamasa fuska sannan yafara magana "Shahida mahaifiyar MUFIDA bansan asalin gidansuba ammadai nasan ita y'ar k'asar Turkish ce sunanta kuma Shahida Safraz shik'adai nasani agameda ita" abban ammar yace "insha Allah zamusameta inada wani abokin business d'ina dayake k'asar zannemesa namasa magana" daganan dai sukacigaba da tattaunawa harsuka yanke MUFIDA zata zauna anan BAGDAAZ izuwa wani dan lokaci saboda tasan y'an uwanta suma su santa,,,".... Wasu hadimai mata mai martaba yakira su hud'u suna zuwa sai yace "kukaisu sashen gimbiya Zainab gunsu Nasma da Nasmat akaita gun Biryama shima tagansa tasansa takuma gaidashi da jiki gobe saisuje suzaga gari suje gidajen sauran y'an uwa" nan hadiman sukace amsa sannan su MUFIDA suka mik'e tsaye suka fita,,,.... Kai tsaye sashen gimbiya suka wuce dasu bayan sun isa su MUFIDA suka durk'usa suka gaidata nan dasauri su Nasmat suka taso suna murmushi suka kamasu MUFIDA suka wuce d'akinsu MUFIDA sai kallonsu take itadai suna mata kama da mr man d'inta, Amira tace "waye biryama hala" Nasmat tace "yayanmu ne shi" kasancewar tafi y'ar uwarta jin hausa sosai sai Amira tace "to sarki yace kukaimu gunsa mugaidashi" sukai murmushi saisuka mik'e tsaye suka fita hanun Nasmat nasakad'e dana MUFIDA,,,,.... Cikin sallama suka shiga tareda bud'e k'ofar parlon, wani katafaren parlor ne naji da gani daka gansa kasan bana k'aramin mutum bane kodai yarima kokuma shi kansa sarkin, atare suka kutsa suka shigo yana a zaune kan kujera 3seater kafafuwansa kan matashi Rayyan kuma na gefensa yana b'are masa aiba yanabashi yanaci a hankali, Rayyan ne yakab'a sallamarsu saboda yasan bazaiwuce twin's din sarki bane, cikin fara'a sukaje suna masa magana cikin harshen larabci suna fad'amasa waiga wasu y'an uwansu sunzo daga Nigeria zasu gaidasa, Rayyan yafara d'agowa yagansu tsaye suna kallonsa wani irin murmushi yai sannan yace "a,a kai maraba manyan bak'i mukai ashe sannunku da zuwa" Amira ce tace "Barrister sannu dai ya aiki" yace "Alhmdllh MUFIDA yakike" murmushi tai tace "lafiya k'alau Barrister ya aiki" yace Alhmdllh,,,... Jin an ambaci sunan MUFIDA yasa yad'ago tareda juyoda fuskarsa ya kallesu yanayin tozali da kyakkyawar fuskarta yatashi zaune dasauri, tanayin tozali da fuskarsa itama tai saurin ja da baya tareda zaro dara daran idanuwanta cikin tsintsar mamaki tace "mr man" wani zama yai tareda kwantarda kansa saman kujera fuskarsa na kallon sama yafara magana cikin wani irin yanayi mai cike da tsintsar ban tausayi "MUFIDA kin wahalardani kin wahalarda zuciyata meyasa kika tafi kikai nisa dani meyasa kika bar zuciyarda take cike tsintsar so da k'aunarki" wasu zafafan kwallah ne suke zubomata ahankali tanatso kusa dashi sannan tafara magana cikin muryar kuka bakinta har rawa yake,,,.... "kaine yadace nayiwa waennan tambayoyin MUJAHID shin kakuwasan halinda katafi kabar zuciyata aciki lokaci d'aya zuciyata takamu da tsintsar k'aunarka saidai ina kariga dakamata nisa tashiga had'aruruka ba adadi dik a sanadin sonka" tasowa dakyar yasaukarda k'afuwansa k'asa ganin haka Rayyan yazo da sauri zai rikesa saiya dakatardashi yakama dakyar yamike tsaye Nasmat da Nasma suka zaro idanuwansu suka firfito dasu waje saboda mamaki mutuminda yake kwance tsawon shekara amma yau gashi yamik'e tsaye, ahankali ya tattako yazo kusa da'ita Rayyan nakusa dashi yakalleta yace "kinga waennan k'afafuwan yau kimanin shekara d'aya da wata bakwai kenan rabonsu dasu taka k'asa dik a sanadin sonki" kamo hanunta yai suka kama hanyar wani d'aki, suna isa Rayyan yasaka key yabude d'akin suka shiga, suna isa first abunda tafara tozali dashi shine wani k'aaaton hotontane manne a bagon d'aki tana sanye da abaya wankanda tai ranarda akai graduation d'insu MUJAHID a k'asansa kuma anrubuta My smole baby, k'arasawa tai ciki tana kallon bangon ginin d'akin koina da koina hotunantane dik waenda tai ranar wasuma batasan lokacinda tayisuba wasunsu a k'asansu anrubutu my JERRY wasu kuma my smole baby wasunsu kuma my one and only wasu kuma my MUFIDA, waigowarda zatai sai taga wani wanda yahad'a hotonta danasa k'asa yarubuta TOM AND JERRY,,,.... Waigowa tai ta kallesa tareda rufe bakinta da hanunta d'aya tana murmushi kuma tana kwallah sannan tace "nadade da d'aukan nikadai ce ke haukana nikadaice ke fama da d'awainiyar son ka ashe kaima hakane" baiyi maganaba murmushi kawai yai,,".... Amira ce tamatso kusa da'ita tadafa shoulder d'inta tace "bakekad'ai bace Jerry, tin lokacinda kika kamu da son MUJAHID kuma kike shan fama da k'aunarsa nai alk'awarin saina had'aki da MUJAHID har kuyi aure, nafara shirin yanda zanyi nashawo kan MUJAHID ya'amince yakarbi soyayyarki, bayan mungama karatu mun rabu sainafara naman Rayyan saboda nasan zanfi samun sauki idan nahad'a baki dashi, cikin ikon Allah kuwa nasamu ganin Rayyan wani abun mamakin danasamu agun Rayyan shine, shima Rayyan din burinmu d'aya dashi nanyake fad'aman shima MUJAHID yakamu sonki, nantake mukafara shirin had'aku saidai kash koda nakiraki saikike sanardani ansaka ranar aurenku da faruk, nayi bak'inciki sosai saboda naso MUFIDA ku mallaki junanku kodon kuci ribar k'aunarda kukeyiwa junanku amma ina abun yafu karfinmu",,,..... Lokacinda naji labarin faruk yamutu naji dadi saidai kuma dadin yakoma ciki saboda cewarda akai kekika kashesa, lokacinda nake neman lauyanda zai tsayamaki sai kwatsam Rayyan yazo yace indai zan amince nataimakasa wajen shawo kanki ki'amince bayan kingama idda ki auri MUJAHID to zai tsayamaki harsaiyatabbatar anwankeki daga zarginda ake maki yakuma bani labarin halinda MUJAHID yake ciki dik asanadin sonki har yakaiga baya iya tafiya da k'afafuwan sa yakasa auren kowacce mace dik wacca aka kawomasa saiyace batamasa ba, nan take na amince kuma Alhmdllh sai mukai nasara, shekaranjiya dana kiraki nace zaki rakani bikin k'awata bawani biki dazamuje dama nanne zan kawoki kiga irin halinda MUJAHID yake ciki dik a saboda sonki",,,,..... Wani irin nannauyan numfashi MUFIDA ta sauke sannan tad'ago ta kallesa wanda yakafeta da mayun idanuwansa tai murmushi tajuya fuskarta sannan tafita, suma murmushin sukai Nasmat tace "dama yaya ciwonka ciwon so ne shine aka kasa samun maganinsa" dariya suka kyalkyale da'ita yajanyota ya rungume tareda mata rankwashi sannan suka fita parlor,,,.... Tindaga ranar wasan b'uya suka fara tak'i yarda su tsaya suyi magana wai kunyarsa takeji irin abunda tamasa a baya, saidai tsohuwar zumar soyayyarsu ta taso tadawo sabuwa gall yanzuma saitafi ta da d'in saboda wannan kunyar tata saima yaji k'aunarta tak'ara shigarsa.......... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 49/50*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Washe gari bayan sunyi sallah sukai break saitai wanka tasaka wata abaya mai kyau tai rolling da veal sannan tasaka takalma tazauna tanajiran Amira tashirya, bayan Amira tashirya itama cikin abaya, kallon MUFIDA amira tai tasha kunu sai MUFIDA tai murmushi tace "yadai Amira" batace da'ita uffanba saitaje gun mirror tad'akko kwalli da jan baki tazo tamik'amata tace "karb'a ki shafa" murmushi tai ba musu ta karb'a tashafa, woww Amira tafad'a sannan tace "kingakuwa yanda kikai kyau gaskiya yanzukam tinda kinhad'u da TOM d'inki dole kidinga tsantsara masa kwalliya yanagani" dariya tai tace "kai Amira nifa kinsan kwalliyarnan ba damuna taiba" tab aikuwa yanzu dole ta dameki dan dole arik'ayiwa yayanmu. Tak'arasa maganar cikin tsokana MUFIDA batasake cewa komaiba tai murmushi sannan suka saka takalmansu suka fita,,,..... Koda suka fito parlor momy da abban ammar suna zaune nansukamasu barka da safiya sannan suka wuce,,,..... Kai tsaye fadar sarki sukawuce koda suka shiga kuwa yana kishingid'e yanakaratun wani littafe hisnul muslim nan suka durk'usa suka kwashi gaisuwa, yadubesu cikin fara'a ya amsa sannan suka fita, daganan suka wuce sashen tsohon sarki mai martaba suna isa suka taddasa da Abbu da gimbiya matarsa suna fira, cikin girmamawa suka durk'usa suka gaidasu sannan suka zauna suma akacigaba da firar dasu,,,"..... Sunjima anan sannan mai martaba yasaka aka kira Nasmat sukazo saiyamasu magana cikin harshen larabci sannan yajuyo gunsu MUFIDA yace "zakubisu kuzaga gari sannan sukaiku gidajen sauran y'an uwa kisansu daganan kuwuce gidan mahaifinki saboda matansa susanki kinji ko yata" bayanda MUFIDA taiya dole badan tasoba ta amsa da to sannan suka tashi suka fita,,".... Wunin ranar gaba d'aya su MUFIDA basu zauna ba koina da ko'ina saida sukaje daga k'arshe dai suka sauka a gidan mahaifinta, acan suka k'arasa wuni kuma Alhmdllh matan sun karb'eta sosai sai nan nan suke da'ita saboda MUFIDA tanada shiga rai sosai dik wanda yaganta nantake zaiji tashiga ransa gatakuma tanada kama da mahaifinta sosai, sai dare sannan suka baro can suka dawo gida,,"..... Around 8pm tai wanka tasaka kayan baccinta saita saka katon hijab tafita, gun Abbu taje yana zaune acikin parlon mai martaba cikin sallama tashiga tagaidasa ya amsa sannan ta zauna, y'ar fira suka fara kasancewar dama MUFIDA da abbu suna shiri sosai, suna cikin fira saitace "yawwa Abbu dama inaso na tambayeka nifa gidannan nakasa gane kansa wallahi please kamun bayani yanda zan gane sosai" murmushi abbu yai sannan yatashi daga kishingid'enda yake yace,,,... Wannan tsohon sarkin mai martaba kenan shine mahaifin sarki na yanzu wato Abdul samad sai tajudeen mahaifinki sai kanwarsu Sarah, Abdul-samad shine yahaifi Biryama wato MUJAHID sai k'anensa Ma'aruf wanda yake Cyprus yana karanta BIOCHEMISTRY sai k'annensa twin's Nasma da Nasmat sukuma anan suke karatu a wata University dake Madina, sai tajudeen mahaifinki shi bayan ke baisake haihuwaba sai kanwarsu Sarah wacca takeda yaya shida to kinji yanzukam" murmushi tai sannan tasake cewa "to Abbu ya zumuntarku take da mai martaba naga kai Nigeria ne family naka suke kuma su sunajin hausa gasu kuma basa garinda ake hausa" murmushi Abbu yai sannan yace,,,.... Eh sunajin hausa amma basosaiba yanda zumuntarmu take da mai martaba shine mahaifiyata da mahaifiyar mai martaba uwarsu d'aya yagaji sarautane ta gefen mahaifinsa wanda dama su asalin y'an BAGDAAZ ne yanajin hausane saboda a Nigeria yagirma saida akabashi mulki sannan yadawo nan gabad'aya amma har aka haifi su tajudeen dik yanazuwa yanzune dai da tsufa yakamasa yadaina zuwa suma kuma yaran yanamasu hausa shiyasa suke d'an yi amma basosaiba" eh naga ai basuma iyataba sosai musamman su Nasmat inma sunayi kamar kai dariya wallahi. Nandai sukacigaba da shan firarsu har mai martaba yashigo sukacigaba da yi, sai kusan 10pm sannan MUFIDA taje ta kwanta,,,,..... Washe gari tin basuyi wankaba su Nasmat sukazo dole sukai wanka da sauri sukai break sannan suka fita,,.... Wata wasace suke gudanarwa a dik irin waennan ranakun idan sunzo kusan al'adar masarautarce, koda suka fito gaba d'aya ko'ina na gidan ciki da wajensa ansakamasa flower's da kyalli sai shining yake abun gwanin birgewa ga hadimai sai gyaran gidan suke, hannayensu sakad'e dana juna sukai can bayan gidan koda sukaje acanma gyara ake anzuba flower's da color's masu kyan gaske itatuwa suma ansakamasu kyalli, MUFIDA najuyawa bayanta tahango MUJAHID zaune a karkashin wata bishiya yana shan tufa sai kallonta yake yana murmushi, itama murmushin tai tabuya bayan Amira batareda Amira tasan abunda takenufiba,,,.... Jansu su Nasma sukayi sukaje can baya wurin wani lambu akamasu lalle ja a hanu sannan akayiwa su Nasma gyaran suma, saida aka gama masu sannan akafarawa MUFIDA kasancewar itace tace afaramasu kawai,, anacikin yimata saiga MUJAHID da Rayyan sunshigo, dasauri tad'auki mayafi tarufe jikinta sannan suka gaisa da Rayyan nan yataimakawa MUJAHID yazauna sannan yajasu Amira da Nasma suka fita,,,".... Shuru yaratsa wajen sai kukan tsintsaye kakejiyowa, dakyar tabud'e baki tace "am dan Allah mr man kai hak'uri da abunda yafaru abaya wallahi sharrin shaid'an ne da bin san zuciy.....a" bata k'arasaba yamatso dab da'ita tareda kai yatsansa kan lips d'inta yafurta "Shiiiiitttt.....!!! is OK komai yawuce" k'urawa juna ido sukayi suna kallon cikin idon junansu cikin tsintsar so da k'aunar junansu had'eda kewar junansu, itace tai saurin d'auke nata idon saboda wata iriyar kunyarsa dataji tana shigarta taredayin murmushi, shima murmushin yai yana kallon kyakkyawar surarta, hanunsa yakai ya yaye mayafinda tarufe jikinta dashi nantake saiga sumarta tazubo mata gwanin birgewa har gadan bayanta, dasauri tad'ago takai hanunta zata kamo mayafin tana d'ora hanun sai kan nasa nan sukaji wani shork yajasu dasauri yarufe idanuwansa saboda wani irin yanayi dayaji,,.... Ahankali yabud'e idanuwansa yazubawa sumarta yana kallo sannan yakai hanunsa ya yayemata wanda yazubo yarufemata fuskarta nan suka k'urawa juna ido, matsowa yai yakai bakinsa dai dai kunnenta yamata rad'a a kunne banji abunda yaceba sai kawai tafashe da dariya harsaida fararan hak'oranta suka bayyana wishiryanta ta bayyana d'an dimples d'inta yalotsa shima yai murmushi sannan yakai hanunsa ya tallafo hannayenta yana kallon lallenda akamata, binsa tai da kallo ganin yanda yake kallon lallen kamar baitaba ganin lalle ba,,,"..... Ganindai abunsa yai yawa yasa tamike tsaye dasauri tana murmushi zata wuce da gudu yai saurin rik'o hanunta, mikewa yai tsaye yajanyota da k'arfi tafad'o kan k'irjinsa tareda jan numfashi, duk'oda fuskarsa yai kamar yana shinshinarta yakai hanunsa yaye sumarda ta rufemata fuska, yanayin yanda hanunsa ke tab'a jikinta yasa saitakejin wani iri taja numfashi tareda rufe idanuwanta, duk'owa yai dai dai fuskarta kuma dai dai kunnenta ahankali tamkar wanda bayason yin magana cikin wani irin yanayi muryarsa cikin taushi yace "my Jerry will u marry me" wani murmushi tai wanda yalutsarda dimples d'inta batareda ta bayyanarda hak'oranta ba tad'ago fuskarta takafesa da sexy eye's nata, shima kallon nata yake ganin irin kallonda takemasa, bai ankaraba yaji tashafa masa lalle a hanci sannan tagudu tana kyalkyala dariya, shima dariyar yai yana bin bayanta da kallo harta b'acemasa,,.... Around 10am kowa yashirya yafito gunda za'agudanarda al'adar hadimai sai yawo suke suna bama mutane coffee da shayin y'an Arab's, kowa da kowa yaiso har matan Abban MUFIDA tajudeen gimbiya Zainab ma tafito da tawagarta hakama gimbiya uwar gidan mai martaba, martaba da abbu da abban ammar dik sun fito sarki yaiso da fadawansa kowa dai yafito har anfara gudanarda al'adar,,.... Cikin shiga mai kyau ta alfarma irinta y'ay'an masu mulki MUJAHID da Rayyan suka fito yanzukam ma shike tafiya dakansa bamai rikonsa saidai da sanda yake, yai matuk'ar yin kyau yafito asalinsa na balaraben asali, MUJAHID dogone fari tass mamallakin fuska mai tsayi mai d'an fad'i wacca take d'auke da manyan idanuwana masu black eye lashes da baki mai d'an girma kuma red ne, hancinsa mai d'an tsayine amma bakamar na MUFIDA ba dan ita nata haryakusa cimma bakinta, faffad'an k'irji ne dashi atak'aice dai kyakkyawane na asali,,,.... Cikin kasaita irinta yarima mai jiran gado yake tafiya harsuka k'arasa, sarki na ganinsa yai murmushi, kujerarda aka tanadar dominsa ya zauna Rayyan yazauna gefensa suka fara kallon wasan saidai shi sam hankalinsa baya gun wasan yanacan gun naman inda idanuwansa zasuyi tozali da abar k'aunarsa, yanacikin dube dube kuwa saiya hangosu suna tahowa su hud'u cikin shiga iri d'aya sunyi matuk'ar yin kyau musamman tauraruwar tasa saima yake ganin itakad'aice ke haske acikinsu, wani irin murmushi yai wanda yakasa fassarasa yak'uramata sexy eye's nashi yana kallonta, har suka k'arasa suka zauna baidaina kallontaba harsataji ajikinta wani yana kallonta nantafara waige waige caraf tasauke iadnuwanta kansa yak'uramata ido yana kallonta, murmushi tai saita d'agamasa gira alamar yadai shikuma saiya kashe mata ido d'aya saita zaro idanuwanta tafirfito dasu waje tareda kai hanunta d'aya tarufe bakinta tana dariya, ganin yaki daina kallonta yasa ta tashi tasauya waje saita d'an lek'o taga yab'ata fuska alamar baiji dadi ba, dariya tai tacigaba da zamanta anan har akagama wasan,,,..... Bayan amgama suka gudu rafinda ke cikin masarautar wanda yabi ta cikinta yawuce, wajen yanada dad'i sosai ga sanyi gakuma ruwa tsintsaye sai wasansu suke kanari mai dad'in sauti sai kuka yake wajen dai gwanin birgewa, takalmansu suka cire suka yaye rigarsu suka zauna suka saka kafafuwansu acikin ruwan suna fira, magana sukaji anyi a bayanzu saisuka waigo atare, MUJAHID ne da Rayyan sai wani kyakkyawan saurayi daganidai shima jinin sarautane, suna waigowa sai MUJAHID yanuna MUFIDA da yatsa yace "wannan itace" alamar dai yana nunawa abokin nasa MUFIDA ne,,,..... Badan tasoba dole tace "barka da safiya" ya amsa mata "barka dai sarauniya ya hidima da jama'a" ta duk'arda kanta tace Alhmdllh nan suma su Amira suka gaidasa ya karb'a sannan suka wuce, jim kadan saigashi yadawo shik'adai yacewa su Nasma "Sisters kuje Ummi nanemanku" nan suka tashi tareda Amira suka wuce, har zasu wuce sai Nasmat tace "batawata ummi dake nemanmu kaidai soyayya kazo sha" tana fada suka kyalkyale da dariya sannan suka wuce,,,.... Itama mikewa tai tsaye takama hanyar wucewa saiyai saurin rik'o hanunta tareda fadin "haba my Jerry inakuma zakije ne bayan nazone muyi fira" k'in nuyowa tai tacigaba da tsayuwarta, sunanta yakira "MUFIDA" saita waigo nantake ta zaro daran daran idanuwanta ta firfito dasu waje tareda kai hanunta d'aya tarufe bakinta tana murmushi ganinsa durk'ushe a gabanta hanunsa rik'e da flower red tana d'auke da zobe mai shegen kyau, jin tai yace "my MUFIDA will u marry me please...!!! my only one answer me" rufe fuskanta tai tana dariya sannan tace "yes I will my heartbeat" wani irin murmushi yai yamike tsaye yakamo hanunta yasakamata zoben a yatsa sannan yai kissing d'insa yace "yanzu munyi engagement kenan zanje nasami Abi na ( means dady ) namasa magana azo asakamana rana ayi bikinmu" kallonsa tai tace "kacika zumud'i dawuri haka tin bamugama fahimtar junaba" hararanta yai sannan yace "eh naji ai dole nai zumud'i akan abunda nasha wahala akansa kan nasamesa kinsanfa hausawa sunce abari yahuce shike kawo rabon wani saboda haka gwanda nai sauri nafad'a karkuma wani yazo yakwaceman" murmushi tai tace "bama wanda zai kwacemaka rabonkane insha Allah" wani kallo yamata yace "Allah ko" tareda kashe mata ido d'aya tai dariya tareda juyawa tawuce,,,"..... Ahankali shak'uwa ke kara shiga a tsakaninsu yayinda wutar k'aunar junansu ke kara ruruwa acikin zuciyoyinsu,, kimanin satinsu d'aya da zuwa su abban ammar suka gano asalin garin mahaifiyar MUFIDA Turkish nan suka shirya hadda su MUJAHID sukaje, lokacinda suka isa antaryesu da kyau jin daga masarautar BAGDAAZ suke bayan sunhuta sun gama gaisawa nan Abban ammar yafad'amsu abunda yakawosu, nantake aka kaisu gidan hajiya shahida, tinda suka isa MUFIDA taita kallonta MUJAHID kuwa yana ganinta yatabbata itace mahaifiyar MUFIDA dan dikda MUFIDA nada kama da Abba taju amma kamarta tafi yawa da mahaifiyarta,,,".... Tarba ta musamman tamasu bayan sunsha ruwa suka gaisa sai abban ammar yafad'amata abunda yakawosu, dajin abunda abban ammar yafada nantake komai daya faru a baya yadawomata sabo a brain nata, kuka tafara tana zubda kwallah sannan tace "inatake yarinyata" abban ammar yanunamata MUFIDA saitaje gun MUFIDA tashafa fuskarta tana zubda kwallah itama MUFIDA tana kuka sannan tace "kiyafeman yata wallahi badan banasonkibane yasa na yadaki tsoron halinda zan shiga idan iyayena da dangina sukaji abunda na aikata shine yasa na barki amma badan banasonkiba har izuwa yanzu dikna tina dake saina zubda kwallah zuciyata taita mun kuna dan Allah kiyafeman" banda kuka ba abunda MUFIDA keyi takasa cewa uffan sai sheshekar kuka take,,,..... Shuru yaratsa parlon nawasu y'an mintina can abban ammar yace "to Alhmdllh dama fatanmu shine tasanki kema kuma kisan tana raye kuma kisan inda take yanzu tinda kinganta shikenan" basuwani jimaba sosai ba suka tashi zasu wuce saita rok'esu dan Allah sujira mijinta yadawo yaganta kuma tanaso suje gidansu gun iyayenta suma suganta, basumata musuba kuwa suka zauna har mijinta yadawo k'annenta su uku suka dawo daga School dik suka ganta sannan suka wuce can gun kakaninta, jin abunda yafaru a baya yasa ran iyayen shahida ya baci sosai har saida suka zubda kwallah saida abban ammar dasu MUJAHID sukaita rarrashinsu suna basu hak'uri sannanfa sukace sun yafemata nansuka janyo MUFIDA ajikinsu,,,...... Sunjima sosai anan daga bisani suka barosu suka kamo hanyar BAGDAAZ,,,.... Bayan sundawo MUJAHID da Rayyan suka sami Abbu sukamasa zancen soyayyarsa da MUFIDA, abbu yaji dad'in maganar sosai saboda koba komai za'ak'ara jaddada zumunci gashi shikuma abbu ba abunda yafi so kamar zumunci danhaka nantake yai na'am da maganar kuma yace su kwantarda hankalinsu aure kamar anyi angama insha Allah, dad'i kamar yasan yanda yai da MUJAHID sai faman murmushi yake yana godiya ga abbu yana sinne kai k'asa,,,..... A daren ranar bayan sunyi dinner shi da mai martaba saiyamasa zancen, shima mai martaba yaji dad'in abun sosai musamman dayaji cewar suna k'aunar junansu nantake yace ya amince Allah kuma i sanya alkhairi abbu yace amin cikin fara'a dajin dad'in zancensa,,,,..... Cikin kankanen lokaci zancen yakarad'e gidan gabad'aya kuma Alhmdllh kowa yayi farinciki da abun sai mahaifiyar MUJAHID kad'aice batace komaiba kuma bata nuna farincikinta ba,,,.... Satinsu biyu da zuwa su abbu suka shirya suka koma gida Nigeria sukabar MUFIDA anan............. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 51/52*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Zaune take acikin bedroom d'insu tana shirin bacci, harta saka kayan baccinta saita tina tafa baro phone nata a parlor d'azu dasuka zauna acan suna kallo ita dasu Nasma, cikin sauri tasaka takalmanta batadako mayafi tafita,,,...... Cikin sauri take tafiya saboda tsoron kar a d'aukemata waya tinda gidan mutane ne acikinsa ba adadi, bata ankaraba taji tai karo da mutum, sentsi yajata tai suluu zata fad'i tarintse idanuwanta cikin tsintsar firgice da tsoro, dasauri yakai hanunsa d'aya yarik'ota yajanyota tafad'o k'irjinsa hanunsa 'daya kuma yakai yarik'o wayardake hanunsa dazata fad'i,,,..... K'ura wa kyakkyawar surarta yai ido yana kallonta, sanye take acikin kayan bacci wando iya gwuiwa da riga mai k'aramin hanu itama iya gwuiwa kanta ba mayafi sumarta a tufke amma bada ribom ba tidin bobbs d'inta kusan rabi dik a waje suke kasancewar ba brez a jikinta rigarce kawai,, wani irin shauk'i yaji yaziyarcesa harsaida sandan girmansa ta motsa tamik'e a tsaye jin tidin bobbs d'inta manne a k'irjinsa gakuma gangar jikinsu tahad'u, dasauri yadawo hayyacinsa yatureta a kasalance jin an tureta yasa tabud'e idanuwanta dasukai ja saboda rintsesu datai dakuma fargaba da tsoronda taji,,,"..... Ganin MUJAHID tsaye a gabanta yasa ta tabbata shine tai karo dashi, wani irin kallonda yai tsaye yana mata yasa tai saurin kallon jikinta taga kayanda take sanye dasu nantake wata iriyar kunya takamata tai murmushi tareda rufe fuskarta da tafukan hannayenta sannan tajuya da sauri zata wuce,, hanunsa yakai dasauri a kasalance yarik'o hanunta murya a disashe yacemata "ina zakije kuma" cikin jin kunya tace "zanje na kwanta ne" matsowa yai dab da'ita yanamata wani irin kallo yai murmushi sannan yace "to da inazakije ne kina tafiya bakiko kallon gabanki kuma zaki fita bako mayafi a jikinta kuma kinsan gidannan a kowanne lokaci akwai mutane a cikinsa" yanayin kallonda yake mata yasa kunya take kara mamayeta, d'an matsawa tai daga kusa dashi sannan tace "dama wayanace na manta a parlon Ummi shine zanje na d'akko" kallon cikin ido yamata danhaka dasauri tad'auke idanuwanta cikin jin kunya, kunu yasha sannan yace "to this is the last worning dazan baki karna sake ganin kin fito a haka koda kuwa parlon Ummin zakije kinji ko" d'agamasa kai tai alamar eh ganin yanda yasha murr kamar wanda baitaba dariya ba, hartajuya taza wuce yace "dakata" saita tsaya cakk yace "ga wayar a hanuna nina dauka dana ganta a can" yafada yana bata wayar takarba tareda fadin "thanks" tajuya tawuce abunta,,,.... Tsaye yai yak'uramata ido yana kallon bayanta yanda take tafiya cikin kunya dikda bamai jiki bace ita amma tanada hips sosai ga matasan zamanta dai dai jikinta gatakuma da gantsarwa irinta matan fulani k'irjinta kuma cike yake da dukiyar fulani, wani irin farinciki yaji yai murmushi tareda shafa kansa da hanunsa 'daya hanunsa d'aya kuma yarike sandar girmansa dake kokarin bayyana kanta a waje saboda shauk'i, a zuciyarsa yace "kai my Jerry badai suraba kam harma tafi kyanta bayyana tabbas yanzune lokacinda zan rama abunda tamun a baya musamman marinda nafi komai jin zafinsa a matsayina na yarima" a fili kuma yace "tabbas ina k'aunarki MUFIDA k'aunarki acikin jinina take danke aka halicceni kuna insha Allah ni nakine har abada ke 'daya" yanagama zancen yajuya yawuce,,,..... Washe gari yana zaune a parlonsa Umminsa ta'aiko tana nemansa nan take cikin sauri ya ajiye abunda yake yabi bayan y'ar aiken kasancewar MUJAHID yanamatukar son mahaifiyarsa yana kuma gudun dik wani abu dazai batamata rai, cikin sallama yashiga parlonta tana a tsaye sai zarya take acikin parlon hadimanta kuma sai faman gyara parlon suke, cikin sallama yak'arasa yadurk'usa yakwashi gaisuwa sannan ya zaune a gabanta, zama tai fuskarta a tamke ta dubesa cikin harshen larabci tafara nasa magana "Biryama sam ban amince da had'in aurenku da wannan yarinyarba banasonta baita nakeso ka auraba kuma kasani y'ar y'ar'uwata asma'u nakeso ka aura saboda haka kai gaggawar cireta a ranka saboda ban amince ka auretaba inkuma har bakajin maganata to kaje kayi abunda kakeso amma kasani bazan tab'a sakawa aurenku albarkaba kuma nai fushi dakai har abada" a tsorace yad'ago da fuskarsa cikin tsintsar tashin hankali yakalleta sannan yace "haba Ummi meyasa zakice haka kinfasan banason asma'u ni MUFIDA nakeso itace wacca nadade ina mafarkin na aura itace wacca nakwashe shekara d'aya da wata bakwai ina jiran zuwanta itace wacca sanadin rashinta kusa dani nakwanta ciwon shekara d'aya da wata bakwai batareda naiya tafiya da k'afafuwana ba dan Allah Ummi na karki hanani auren MUFIDA wallahi banason asma...." bai k'arasaba tai saurin taresa da fadin "to idandai har bakason asma'u kuma bazaka auretaba to ka tabbatar dacewa ba ni ba kai har abada kuma babu hanuna acikin dikkannin lamarinka" tana gama fadar haka ta tashi rai a bace tafita,,.... Hankalinsa yamatuk'ar tashi saboda furucin mahaifiyarsa akansa sam bazai iya tab'a auren wata y'a mace inba MUFIDA ba saboda itace zuciyarsa ke k'auna yariga ya mallaka mata zuciyarsa da gangar jikinsa gaba 'daya, haka yatashi jiki ba kwari yafita,,,.... ***** ***** Kimanin satinsu Abbu 'daya da tafiya mai martaba yashirya tafiya shima Nigeria tareda MUFIDA da sarki da MUJAHID da sauran tsofaffin fada, cikin sauri aka shirya tafiyar akai komai jibi around 10am jirginsu zai d'aya izuwa gida Nigeria,,.... Zaune take acikin lambu itakad'ai kasancewar su Nasma sunje school, wani littafene take karatu hausa novel RASHIN SANI na marubuciyar zamani Hauwa A usman, jin motsi a bayanta yasa tai saurin waigawa saitagansa shi da Rayyan suna tahowa izuwa gunta, cikin fara'a da tsintsar kunya tagyara zamanta, k'arasowa sukai tareda yimata sallama saita dago ta amsa taredayin murmushi, Rayyan ne yace "a,a amarya MUFIDA kenan sannu da hutawa" cikin murmushi tace "Barrister Rayyan barka da fitowa" yace "barka dai sarauniya ko nace gimbiya nanda shekara d'aya" dariya tai cikin jin kunya saboda ta fahimci inda zancensa ya dosa, gyaran murya yai sannan ya zauna tai murmushi sannan tace "barka da fitowa mr man" wani irin kallo yamata mai kama da harara sannan yace "ke malama bafanason wannan sunan kiyi gaggawar sauyasa ehi" murmushi tai tace "to wanne kakeso my Tom naga kaima Jerry kake kirana kumama bayan mr man wanne suna yadace dakai" hararanta yai sannan yace "zanyi maganinki tayanda zaki tina da sunanda yadace kidinga kirana dashi" daga ita har Rayyan kwashewa sukai da dariya Rayyan yace "wato dai har yanzu bazakudaina wannan rigimar takuba to yanzudai baruwanmu ehi ni da Amira tafiyanmu ma zamuyi amma fa sai bayan anyi bikinku" dariya sukai sannan sukacigaba da firarsu,,,".... Rayyan baijimaba yatashi yawuce yabarsu anan, matsowa yai dab da'ita yaduko fuskarsa dai dai tata yacusa sexy eye's nasa acikin nata yanamata wani salon kallon masoya, cikin murya mai taushi kamar wanda bayason yin magana yace "MUFIDA i really love u so so so so much plss MUFIDA karki sake gujemin kinji kiman alk'awarin bazaki sake rabuwa daniba har abada wallahi ina sonki ina matuk'ar k'aunarki ina maki sonda fatar baki bazata tab'a iya misaltashiba tabbas MUFIDA ke wani bangarece na jikina wanda inbabu shi to bazan tab'a cigaba da rayuwaba plss narok'ek'i ki furtaman kalmar so koda sau 'daya ne please....!!!" duk'arda kanta tai cikin yanayin kunya tana murmushi mara misaltuwa zuciyarta nacike da tsintsar farinciki,,,... Shuru tai takasa cewa uffan sai wasa take da yatsunta amma daka ganta kasan cike take da farinciki, hannayensa yakai yarik'o nata yace "please...!!! My only one kifada naji" murmushi tai sannan tace "wallahi MUJAHID bansan waenni kalmomi ne zanyi amfani dasu ba wajen fadamaka kalmar so saboda gani nake dik waenda ake amfani dasu basuda tsada ammadai nasan sonka acikin jinina yake kuma inamaka sonda yafi karfin zuciyata da bakina wajen misaltashi, sonda nake maka shine wanda ba'aiya siya komai dukiyar mutum, sonda nake maka shine wanda yake saka mai k'arfi yasunkiya kamar kai yakuma sanya mara k'arfi zubda kwallah kamar ni shine wanda yakeda babbar fada wacca take acikin babban gida na mulki, tabbas masana ilimi sunyi gaskiya dasuka fassara so da wani marurune dake azabtarda zuciyoyin masoya kuma wata halittace da Allah ke halitta acikin zukatan mutane tabbas kuma sunyi gaskiya, MUJAHID nakamu da sonka alokacinda bawani wanda nafi tsana a duniya kamar kai nakuma yimaka sonda ni kaina nayi mamakinsa, MUJAHID bantaba sanin zafin ciwo, k'uncun rayuwa da wahalar rayuwaba sai a sanadin sonka, ina sonka MUJAHID ina matuk'ar k'aunarka inamaka so mai cike da tsabta I LOVE U FOREVER AND EVER......AND EVER",,,... Wani irin farinciki ne yaji ya mamaye ko'ina na jikinsa yai murmushi cikin tsintsar farinciki so dakuma k'aunarta yajanyota yarungume tsam a jikinsa tareda zubda kwallan jin dad'i,,,.... A hankali ta zame jikinta daga nasa cikin murmushi tana fadin "a,a my mr man irin wannan rikon haka kamar zaakwace maka ni ai saika karyani" dariya yai yana share kwallanda suka zubomasa yakalleta sannan yakai hanunsa 'daya yarik'o gementa yak'urawa fuskarta ido cikin fara'a yace "I LOVE U MORE THAN MY LIFE MUFIDA INA MATUK'AR K'AUNARKI" murmushi tai tace "Nima haka amma nawa sonda nake maka yafi wanda kakeman" hararanta yai yace "a,a sam banyardaba nawa yafi" tai dariya tareda mikewa tsaye tace "zanshiga ciki nagaji inaso na kwanta" binta kawai da yai dawani irin shu'umin kallo tai murmushi kawai tawuce,,,..... ***** ***** Yau itace ranarda zasu tafi gida Nigeria danhaka tin 5am bawanda yasake kwanciya sai shirye shirye suke, 8am dalla dallan motocin masarautar sukazo suka daukesu izuwa airport, sai 10am dot sannan jirginsu yadaga izuwa k'asar Nigeria k'asa mai tarin albarka,,".... *NIGERIA* 3pm dot jirginsu yasauka k'asar Nigeria suna sauka kuwa driver's dasu Abbu da abban ammar sunanan suna jiransu nan suka taryesu cikin fara'a sukamasu barka da isowa lafiya sannan suka wuce suka shiga motocinsu,,.... Koda suka isa kuwa ko'ina da ko'ina angyara an tsabtace domin taryansu nan akawuce dasu masauki MUFIDA kuma tawuce can gidansu gidan dadynta, bayan sun huta sannan su momy suka shigo suka gaidasu suka masu barka da isowa lafiya nanfa akashiga hidima da bak'i ma'aikatan gidan sai faman aiki suke,,.... Aranarda suka zone MUFIDA tasami labarin su momy sun d'aukaka kara izuwa wata kotu y'an k'ungiyar human right tashigo tai kane kane tai ruwa tai tsaki harsaida aka d'aukaka k'arar izuwa wata Court, a can ne aka yankemasu hukuncin zaman gidan kaso na tsawon shekara bakwai da tarar kudi naira million shida, kuka iya kuka MUFIDA tayisa tana fadin "oohh duniya ina zaki damu son kudi son zuciya da son mulki yana nema yahallaka mutane anmaida kisa ba komaiba rayuwar mutum tamkar rayuwar kiyashi Allah sarki dady na hamma faruk ka yafeman nahanaka hak'k'inka kayafeman insha Allah zancigaba da sakaka acikin addua Allah i maka rahama dady na banida kamarka a duniya kamayeman gurbin uwa dakuma uba" haka taita magana tana kuka mai ban tausayi,,,..... Kwanansu biyu da zuwa akai baikon MUFIDA DA MUJAHID dakuma sadaki naira dubu d'ari da tamanin had'e da jajayen rak'uma guda shida da dawakai guda hud'u sannan aka saka ranar bikin nanda karshen wannan watan dai dai y'an makaranta sunyi hutu kowa yana gida,, farinciki agun kowa baya misaltuwa musamman MUJAHID da abbu zumunta zata kara k'arfi, a ranar saboda farinciki saida MUJAHID yai sujudul shukru sannan yahad'a y'ar walima had'e da saukan Qur'an dik saboda murna da farinciki yayiwa Allah godiya............ Manage it plss 👏😔banida lfy ne kuma NEPA namu yasamu matsala amma very soon komai zaidawo normal insha Allah, dan Allah kutayani da addua Allah yabani lfy 👏💋❤love u all #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 53/54*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Saikusan 9pm sannan tadawo gida tana dawowa kawai tawuce d'akinta tatufe, wanka tai sannan tai sallah tai shirin bacci tai kwanciyarta,,.... Washe gari ma bata fitoba sai kusan 9am sannan tai wanka tashirya tafito, d'akin hajiya taje tamata barka da safiya sannan taje d'akin Abbu a can ta tadda mai martaba da sarki nanta durk'usa takwashi gaisuwa cikin tsintsar ladabi suka amsa mata tareda sakamata albarka sannan tafito,,.... Tana fitowa saitai kicib'is da MUJAHID zaishigo, dasauri taja da baya tai tsuru tana kallonsa, murmushi yasakarmata sannan yai tsaye ya rungume hannayensa yana kallonta, murmushi itama tasakarmasa sannan ta duk'arda kanta tace masa "barka da safiya mr man" cikin murmushi yace "barka dai amaryata fatan kintashi cikin lafiya" tace "Alhmdllh" gyara tsayuwarsa yai yakalleta yace "lafiya baki fito break ba d'azu kowa yafito kekad'aice" d'an sosa kanta tai kamar mara gaskiya sannan tace "umm....um bacci ne yad'aukeni wallahi bayan nagama sallah" yai murmushi,,,..... Ammar ne da musty suka shigo da gudu cikin uniforms d'insu, dasauri musty yarik'e hanun MUJAHID yanafadin "yeee narigaka wallahi nine number one" tsaye ammar yai yakwabe fuskarsa kamar zaiyi kuka, dasauri MUJAHID yarik'o hanunsa yana fadin "a,a my Lil bro karkayi kuka mana kai namijine kazama jarumi kaima watarana kamatsa sosai kacinyesa kazama number one kajiko" murmushi ammar yai yace "dagaskiya brother me nima zan iya cinye musty nazama number one kullum fa musty shike na 'daya a school a komaima shike na 'daya" yai maganar cikin yanayin kuka, MUJAHID yai murmushi yace "sosai ma kuwa zaka iya amma saika daina kuka kadinga jajircewa sannan zaka iya zama nmbr one kaima kadaina kuka akan yacinyeka kaima kayi karatu kayi kokari kai na d'aya, yanzudai meya maidaku gida ba school kukajeba" musty ne yai saurin cewa "ammar ne yamanta littafensa na homework kuma auntyn mu duka take sosai shine muka dawo ya dauka" itadai MUFIDA kallonsu kawai take tana dariya, MUJAHID yace "ok oya to kuje ku d'akko kuwuce school kuma kuyi karatu sosai" suka ce "toh" sannan suka wuce da gudu,,,.... Mayarda dubansa yai gun MUFIDA datai tsaye tana kallonsu tana murmushi, shima murmushin yai saitacemasa "wannan rigimar tasu ta tinaman abunda yafaru abaya daga cikin labarina" murmushi kawai baice komaiba saita juya tawuce abunta tana share y'an kwallanda suka zubomata,,,..... Kimanin kwanansu MUJAHID biyar a k'asar Nigeria sannan suka tattara suka koma k'asar BAGDAAZ yana kewar abar k'aunarsa haka itama tana kewarsa sosai,,,..... MUFIDA tacigaba da fita aikinta saidai batajin dad'in aikin yinsa kawai take gashi yanzu ayyuka sunmata yawa kusan kullum suna kan hanyar k'asashe daban daban domin kulla alak'a da wasu companonin daban hakan yasa yanzu batada lokacin kanta bare kuma nawani wani lokacin ma dole saita kashe wayarta saboda kar adameta da kira,,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da gudana cikin farinciki da walwala tini aka raba gadon Alhj Doctor Ahmad Shitu dukiyar MUFIDA kuma aka damk'amata abarta, a ranar wuni tai kuka saboda abun yatinamata da rayuwarta ta baya yanda dady ke nuna tsintsar kulawarsa a gareta yake bata gata da jindadi tamkar yarsa tacikinsa daya haifa, tai kuka sosai kamar ranta zai fita saida tagaji tabama kanta hak'uri,,,..... Munira tadawo itama ta kammala degree d'inta MUFIDA tashiryamata walima had'addiya sannan tabata kyauta mai tsoka ta musamman, a ranar kuwa saida sukai kuka sosai saboda tinawa da mahaifinsu, tinda munira tadawo suka koma gidansu kasancewar akwai security's kuma dik hadiman gidan sunanan donhaka suka koma acan,,,.... Anfara shirye shiryen biki a dika gidajen biyu nan gida Nigeria dakuma can BAGDAAZ, tini Amira ta'iso nan suka hadu sukafara shirye shiryen,, bak'i sunfara isowa na nesa dana kusa tini gida yafara cika da bak'i Aunty maryam taiso yayar hamma faruk itace ta d'auki nauyin dikwani gyara da zaayiwa amarya, akwatayya uku tacikowa MUFIDA da English were's had'addu masu d'aukan hankali had'eda kayan bacci kala kala ita MUFIDA abunma kunya yakebata dan ko kallon kayan bataiba saida Amira tad'akko tabud'e sannan suka gani tanata dariya wai ita wallahi bazata iya saka waennan kayan ba Amira tace "hmm ganinku muke b'arayin barkono dakanki zaki kira kice asake kawomakisu idan akwai" dariya tai takaiwa Amira dukan wasa,,,..... Yau kwana hud'u kacal yarage afara gudanarda bikin, mahaifiyar MUFIDA tazo tareda k'annen MUFIDA da mijinta da y'an uwanta guda bakwai maza da mata da yara y'ammata uku, hakan bak'aramin dad'i yayiwasu abbu ba nantake aka taryesu cikin fara'a aka kaisu masauki, ranarda sukazo takira MUFIDA a sirrance sukai magana sannan tadamk'ata kud'i naira dubu d'ari shida da wasu kayan mata na sha, godiya tamata sosai sannan takarbi kudin tawuce,,,"..... Tini Aunty maryam tafara gyaran MUFIDA gyara nakwarai wankan dilka da kurkur, wankan lalle, tiraren tsuguno, girki da ruwan bagaruwa, tsalki da ruwan lalle da bagaruwa, romuwar kazar hausa da gundarin namanta, haka tasakata agaba tana gyaranta aikuwa cikin y'an kwanaki MUFIDA tamurje tak'ara kyau tsintsar kyanta yabayyana a fili kyakkyawar surarta tak'ara fitowa tai fari tass fatarta sai sentsi take tana shining tai laushi kamar ta jinjiri sabon haihuwa, ita kanta tasan tasauya jin kanta take kamar baita ba,,,.... Yau kwana 'daya kacal yarage afara gudanarda shagalin danhaka aka d'aukesu akawuce dasu gun gyaran suma da lalle da gyaran jiki, saida akamasu lalle sannan akamasu saloon abun gwanin birgewa abunka da fararan fata saisuka zama tamkar larabawan asali,,,.... Yau itace ranarda zaafara event 1 wato kamu, around 3pm suna zaune a gidan aunty maryam na G.R.A wanda ke kusa da gidansu MUFIDA gidan dadynta saiga nusaiba kawarsu MUFIDA ta ukunsu driver yakawota nan, farinciki agunsu baamagana nanfa suka rungume juna cikin tsintsar kewar junansu, saida suka gaisa sannan suka shiga ciki akafara firar yaushe rabo,,.... 4pm dot akafara gudanarda kamun anan gidan aunty maryam d'in, amarya tai kyau bakad'anba kamar ka d'auketa ka tsere tai kyau tamkar y'ar tsana tasha make-up kayanta white color material zane da riga dinkin yoruba anmata nad'i da d'an kwalinta, sai kusan 7pm sannan aka gama gudanarda kamun kowa ya watse,,,.... Washe gari su MUJAHID suka iso shi da abokanansa da Rayyan kasancewar anan ne za'ad'ura auren kuma washe gari ne, hakan yasa dole suzo a yau d'in,suna isowa suka had'e dasu Amira nanfa sukaita barkwanci abokanan ango da kawayen amarya abun gwanin birgewa, 10pm motocin su ango sukazo d'aukan amarya da kawayenta izuwa diner, a katafaren holl d'innan ROYAL za'agudanarda diner d'in, wata tsadaddiyar wedding gown ce amarya tasaka blue and white color shikuma angonta tsadaddiyar shadda ce yasaka gizna white color riga da wando da babbar riga wacca tasha aikin hanu blue color hakama hularsa blue and white color ce, sunyi kyau matuka amarya tasha make-up sukuma su Amira wani material ne suka saka suma blue and white color sunsha make-up, hakama su Rayyan shadda ce sukasaka white color tasha aiki blue color amma su ba manyan rigina Rayyan ne kadai yasakata, suna isowa aka budewa amarya da ango suka fito hanunsu a sakale dana juna MUJAHID saifaman wasan hakora yake yana dariya, Rayyan da amira ne suka shiga a gaba sannan sukuma sukabi bayansu sannan saran kawayen nasu da abokanan ango, atare suka shiga cikin holl d'in suna fara shiga nanfa akafara basu flasher ana d'aukan su hotuna abun gwanin birgewa, saida suka isa gunda aka tanadar domin ango da amarya suka zauna sannan sukuma sukaje suka zauna,,,.... Bayan anyi hotuna sannan aka yanka cake daganan akafara shagali, saida akabama amarya da ango fili sukad'an taka sannan k'awayen amarya da abokanan ango suka shigo sukafara liki suna taka rawa suma, daganan kuma kowa yadinga shigowa yana taka rawa yana liki, sai kusan 2am sannan aka gama diner d'in kowa yawatse,,"... Saida suka sauke amarya da kawayenta gidan aunty maryam sannan sukuma suka wuce,,.... Washe garine za'adaura aure kuma za'ayi Arabian day saidai acan BAGDAAZ ne za'ayi arabian day d'in,,,, washe gari tin 8am suka shirya ita da kawayenta sukabi jirgin 10am sukawuce BAGDAAZ, 12pm dot dubban mutane suka shaida d'aurin auren MUJAHID ABDUL-SAMAD da MUFIDA AHMAD SHITU, d'aurin aurenda yasami halartar manyan mutane ciki kuwa hadda sarkin k'asar BAGDAAZ da manyan y'an boko da shahararru kasaitattun y'an kasuwa da shuwagabannin gomnati, bayan angama d'aurin auren MUJAHID yashirya walima hakama su abbu ana gama walimar su MUJAHID suka hau jirgi suka wuce BAGDAAZ,,,.... *BAGDAAZ* Wasu shahararrun matane MUJAHID yanema suka saka MUFIDA agaba da gyara tamkar ba'ataba mata wani gyaraba haka suka dinga gyaranta ita abun yabata mamaki sosai wai MUJAHID ne kuma yaturosu yace sugyaramasa amaryarsa tsab kai maza dai basuda kunya, bayan sungama ne sannan suka shiga yimata make-up na zuwa arabian day d'in, wata rigace suka sakamata gown ce pink color har k'asa da mayafinta sukamata rolling dashi sannan suka sakamata takalma hils silver color, bayan sungama saisuka kirasa suka shaidamasa sunkammala, saikusan 4pm sannan sukazo suka d'aukesu izuwa gunda za'ayi,,... Wani katafaren holl ne na MUJAHID wanda yake 'daya daga cikin abunda ya mallaka, angyarasa sosai yasha kwalliya da flower's kala kala da bolom bolom kowa ya hallara amarya da angonta kawai ake jira danhaka suna isowa akafara gudanarda event d'in, dik wanda zaka gani acikin wajen to zaka gansa sanye da jallabiya mata kuma abaya jallabiya na mata kuma dikansu arab's ne saisu Amira ne kad'ai ba arab's ba,,,.... Yan nasihohi ne akai akan zaman aure daga bisani akai walima akaci akasha akai al'adun larabawa sannan aka rarraba y'an kayan walima 6pm kowa ya watse, daga nan kai tsaye gidan mahaifin MUFIDA wato tajudeen aka wuce da'ita da kawayenta, sunjima sosai acan saida tai wankan lalle tashirya tsab sannan aka kaita gun mahaifinta, nasihohi yamata masu ratsa zuciya da gangar jiki akan zaman aure da biyayya ga miji, banda kuka ba abunda MUFIDA keyi saboda tinawa da dadyn ta datai ranarda za'akaita gidan hamma faruk shima irin waennan nasihohin yamata,,,..... Yajima sosai yana jan hankalinta daga bisani aka wuce da'ita masarauta, acan ma sakata sukai a gaba da nasihohi masu ratsa zuciya sai kuka take tana kara tinawa da dadynta a zuciyarta tanata masa adduoi,, 8pm dot motoci sukazo suka d'auki amarya da kawayenta da sauran mutane izuwa gidan mijinta Biryama MUJAHID............... #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 55/56*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Katafaren gida ne nagani na fad'a wanda ya amsa sunansa na gida, k'aton gate ne a k'ofar shiga har biyu 'daya a k'ofar gaba d'aya kuma yana ta baya ne, batareda sunga wani gateman ba sukaga gate yawangare kawai danhaka driver's d'in suka danna hancin motocinsu ciki, saida sukakai tsakiyan gidan sannan suka tsaya nan Amira da Aunty maryam suka fito suka budewa MUFIDA murfin mota tafito, har izuwa yanzu kuka take takasa dainawa hakan yasa bata'iya ganin gabanta saida Amira tarika hanunta, matan mahaifin MUFIDA ne su biyu da Ammin ta Sarah da y'ay'an ta su uku ne sukazo yiwa MUFIDA rakiya da dai sauran mutanen gidan,,,,.... Ta k'ofar babban parlor sukabi sanna suka haura sama suka wuce izuwa d'akinda yake mallakinta, a gefen gadonta suka zaunar da'ita sannan suka zauna suma, kwantarda kanta tai a kan shoulder d'in Amira tana kuka Amira sai rarrashinta take saboda itama kukan ne take,,.... Nasihohi sukadinga yiwa MUFIDA akan tazauna da mijinta lafiya tai hak'uri Allah kuma yabasu zaman lafiya da zuriya tagari daganan suka tashi suka wuce,, basufi 15mnts datafiyaba Angwaye suka shigo, suna shigowafa nan suka fara barkwanci dasu nusaiba sai dariya suke, ganin lokaci narafiya yasa Rayyan yakatse wasan yatashi yafara magana "to Alhmdllh jama'a dikkannin yabo da godiya su kara tabbata ga ubangiji halitta MUJAHID da MUFIDA yaudai Allah yanunamaku wannan ranar ta farinciki ranarda kuka dad'e kuna jiran zuwanta yau kunzama ma'auratan juna abunda kawai yaragemaku shine hak'uri dakuma zaman lafiya Allah yabaku zaman lafiya yabaku zuriya mai albarka wacca duniya gaba 'daya zatai alfahari da'ita Allah yakawarda fitina a tsakaninku yakuma k'aramaku dank'on k'auna, yaudai TOM yamallaki Jerry d'insa wasa yak'are anzo k'arshen wasan jenan" yai maganar yana murmushi haka shima MUJAHID murmushin yake su Amira kuwa dariya suke, kallonsu Amira yai yace "to aminan amarya ko akwai mai magana acikinku ne" Amirace ta mik'e tsaye tareda fadin "eh akwai" sanna tafara magana "Alhmdllh....Alhmdllh.....Alhmdllh tabbas komai yai farko to zaiyi k'arshe yaudai MUFIDA tazama ta MUJAHID mallakinsa matarsa ta sunnah to MUJAHID da MUFIDA Allah yabaku zaman lafiya yasa wannan soyayyar tad'ore har abada Allah yabaku zuriya d'ayyiba munaso nanda 9months muzo suna muna maku fatan alkhairi a rayuwar aurenku" tana gamawa ta zauna nan sauran suma suka tashi kowa dai yai nasa maganar ta fatan alkhairi daganan akayi siyan baki Rayyan yabiya k'udi sannan suka tashi zasu wuce kasancewar dare yanayi,, har sunfito k'ofar parlor sai Amira tace "kai barrister dama nayi kwanciyana anan wallahi gobe idan kunzo sannan muwuce" zaro idanuwa Rayyan yai sannan yace "ruafawa kanki asiri Amira kar MUJAHID yau yamaki kuka zakihanasa yin rawar gaban hantsi" nanfa suka kwashe da dariya MUJAHID yakaimasa dukan wasa ya kauce sunata dariya,,,.... Saida yarakasu har gun motocinsu suka shiga suka wuce gate yarufe sannan yadawo ciki,,,..... Cikin sallama yabud'e k'ofar d'akin yashigo har yanzu tananan gunda yabarta a zaune, wani irin murmushi yai sannan yak'araso yazauna dab da'ita, cikin fara'a yace "a,a my Jerry yaukuma fuskar rowanta akeman baza'abud'eman ba naganta" shuru tamasa batace uffanba, jin tayi shuru yasa yakai hanunsa ahankali yad'aga mayafin saiga kyakkyawar fuskarta ta bayyana, tasha make-up amma saidai make-up dik yab'aci da hawaye, murmushi yai sannan yakai hanunsa d'aya yarik'o gementa yad'ago da fuskarta yaduk'o yak'uramata fararan idanuwansa yana kallonta cikin murmushi, ahankali yahuramata iska izuwa fuskarta saita kumshe idanuwanta sannan tabud'esu tad'ago tak'uramasa daran daran idanuwanta dasuka sauya launi izuwa ja saboda kukanda tai, murmushi yai sannan yakai bakinsa yazura harshensa yalashe dik kwallanda suka zubomata sannan yace "sam kwallah basu dace da wannan kyakkyawar fuskarba murmushi da dariya sune sukafi dacewa da'ita saboda haka dan Allah my only na kidaina man asarar hawayena kinji ko saboda yanzu kinshigo rayuwarda ba'azubda kwallah acikinta" murmushi yasakeyi yace "meyasa kike kuka my only na ko auren ne bakyaso kokuma nine bakyaso dai" kallonsa kawai take ko kiftawa batayi, saida yahuramata iska sannan talumshe idanuwanta tabud'e sannan tahararesa taredayin murmushi ta sadda kanta k'asa cikin yanayin kunya tace "a,a inatinawa ne da daddy na lokacinda za'akaini gidan hamma faruk irin hud'ubarda Abba taju yaman shima irinta yaman wannan yasa natina dashi nakasa hak'uri saida na zubda kwallah, ganitai yab'ata fuska saboda kawai takira sunan hamma faruk,,,".... Can saiyai murmushi sannan yafara mata magana "hak'ik'a wannan rana itace rana mafi haske rana mafi kyau rana mafi muhimmanci agaremu kuma munayiwa Allah godiya daya kawomu wannan ranar, yau itace ranarda na mallaki abar k'aunata abar so na amatsayin matata ina rok'on Allah daya bani ikon kiyayewa dakuma sauke dik wani hakki naki daya rataya a wuyana Allah yabamu zaman lafiya da hak'uri da juna, MUFIDA inaso dik wani abu dakikaga na aikata wanda bakyasonsa plss kifad'aman saboda na gyara kuma inaso kifad'aman dik abunda kikeso dakuma wanda bakyaso nima kuma insha Allah zanfad'amaki koma na rubutamaki dik saboda zamanmu yai kyau yad'ora har abada cikin k'ara k'aunar junanmu kinji ko" saitadaga masa kai alamar Eh,,,..... Tashi yai yamik'e tsaye sannan yacire rigarsa yadubeta yace "to yanzu saikitashi muje muyi alwala muzo muyi sallah muyi godiya ga ubangijinmu daya nunamana wannan ranar" d'agamasa kai kawai tai batareda tace komaiba saiyawuce izuwa toilet,,,.... Harya dauro alwala yafito bata tashiba saiyasake cewa "my only tashi kije kiyi alwala" yai maganar yana bud'e wardrobe domin yad'akko sallaya saiyaji tace "ni...ni...ina fashin sallah ne kayi kawai idan nagama nayi tawa daga baya" dasauri yajuyo ya kalleta fuskarsa a bace yace "kina fashin sallah kuma" a tsorace tace "Eh" bai sake cemata komaiba saitaga yad'auki rigarsa kawai yafita,,,.... Wata iriyar dariya ta kyalkyale da'ita sannan tamike tsaye tana fadin "ai tinda naga wannan iyayin naka nagano abunda kake nufi sai wani wasan baki kake kana washe hak'ora kaman gonan auduga natabbata yau badanda nake off ba dasaikamun abunda yarima BARKIN'DO yayiwa sarauniya Hunayya a littafen BARKIN'DO koma nawa yafi nata to Allah yasoni yanzukam" kayanta tacire tad'aura towel tashige toilet, wanka tai sannan tafito tai shirin bacci, harzata kwanta saitaga ledarda yashigo da'ita nan tad'aukota tabud'e, kazace har biyu a ciki gasasshiya sai shining take da hollandiya milk, tashi tai tafita tasauka k'asa, d'akuna gidan tafara dubawa sannan tadinga kallon tsarin gidan tana ganin tamanin k'ud'inda aka narkemata acikin gidanta,,,"..... Bayan tagama kallon tsarin gidan saitanemi kitchen, shiga tai shiga cikinsa taga yanda tsarinsa yake sannan tad'akko plate da cup takoma sama, tana shiga tad'auki kaza 'daya tasaka a plate tafara ci tazuba madarar tanaci tana shan madarar hartak'oshi sannan ta'ajiye sauran takashe fitilar d'akin ta kwanta, batafi 5mnts da kwanciyaba saitaji shigowarsa danhaka saita tashi a zaune, k'arasowa yai yahawo kan gadon fuskarsa ba walwala yana hawowa yadamk'o hannayenta yarik'e sannan ya kwantar da'ita yad'aga rigan baccinta yafara k'okarin ware k'afafuwanta, cikin rashin fahimta tafara magana tana k'okarin kwace kanta ta tashi zaune "a,a MUJAHID lafiya miye haka dan Allah kabari mana" bai sauraretaba yacire rigan baccinta yaware k'afafuwanta sannan yakai hanunsa yad'aga pant d'inta yaga pard ( always) ya tabbatar gaskiya takeyi sai kawai yasaketa yadafe kansa da hanu d'aya 'dayan kuma yadafe maransa dake masa azababben ciwo, rintse idanuwanta tai gaba 'daya tatsorata jikinta sai karkarwa yake saboda fargabanda tashiga da tsoro saikuma taji yasaketa yadaina abunda yake, ahankali tabud'e idanuwanta saitagansa acikin wannan yanayin nantake wani irin tausayinsa yakamata sai kawai hamma faruk yafad'omata a rai shima irin wannan halin yakeshiga lokacinda tahanasa kanta,,,.... Sauka yai daga kan gadon jiki a mace yafita daga d'akin tanabinsa da kallo haryarufomata k'ofar yawuce, yana fita tai kwanciyarta saidai dik tausayinsa yakamata hakan yasa takasa bacci sai juyi take tana tino halinda hamma faruk ke shiga shima watak'il irinsane yakeciki,, shima yakasa bacci sai juyi yake musamman surarta dayagani lokacinda yakeso ya tabbatarda gaskiyan abunda tafad'a na tana fashin sallah, maransa wani irin ciwo takemasa wanda yasan maganinsa saidai ba hali dole yahakura hartai tsarki,,,.... Kasa bacci tai danhaka ta tashi tabud'e kofa tafita, d'akinda ke kusa da nata tabud'e a hankali saita hangosa kwance akan gado dikya tattakure hasken fitilar d'akin a kunne bai kasheba, ahankali tashiga ciki takashe fitilar d'akin kasancewar ba bacci yakeba saiya tashi dasauri tareda fadin "waye?" tsaye tai takasa magana yasake cewa "waye nace" k'arasawa tai kusa dashi sannan tai magana murya a sanyaye "nice MUFIDA nakasa baccine tsoro nakeji" tsoro kuma. Yamaimaita kalmar saitace "eh" tana k'arasawa ciki, dab dashi taje takwanta shikuwa yasake baki yana kallonta, saida yaga ta kwanta sannan shima ya kwanta yana kwantawa saiyaji ta rungumesa gamm,,,.... Wani irin shork yaji yarintse idanuwansa nan yak'aramanneta da k'irjinsa sannan yakai hannayensa yacire rigar baccindake jikinta, fuskarsa yakai a tsakanin bobbs d'inta yadinga gogata yana shinshinar jikinta, wani bakon yanayi taji yafara ziyartar jikinta dikda ance idan mace na haila batajin sha'awa amma itakam tafarajin wani irin yanayi, d'agoda fuskarsa yai yafara shinshinar jikinta tareda bata hot kisses masu zafin gaske tindaga wuyanta har izuwa cibiyarta,,,... Wani irin nishi take tana gantsare kanta nan yakai harshensa acikin kunnayenta yafara lasa hanunsa kuma yana shafar surarta, bata ankaraba taji hanunsa kan bobbs d'inta yana matsasu, hanunta takai tarike hanunsa sannan tacusa hanunta d'aya acikin sumarsa tafara yawo dashi aciki tanamasa kamar sosa, can tad'ago takai bakinta kan nipples d'insa tafara tsotsa aikwa nan yafara wani irin nishi yana kara k'ank'ameta, haka tadinga masa wasa tana cusa kanta cikin jikinsa har yasamu yakawo sannan tazare jikinta daga nasa nai kwanciyarta sai bacci, shima baijimaba baccin ya d'aukesa,,,.... Washe gari koda ya farka saibaigantaba yai murmushi kawai yatashi yashige toilet,,,.... Itama tana shiga d'akinta tai wanka takasa kayanta sannan tasake kwanciya bacci,,".... Around 8am hadimai sukazo suka kawo masu abinci daga fada koda yafito saiyaga baigantaba alamar har yanzu bata fitoba, d'akinta yawuce koda yaje tana kwance tana bacci kyaleta yai bai tadataba yaje yazuba abincin yaci sannan yafita,,,.... Around 12pm su Amira sukazo koda sukazo ta farka hartad'an kara tsabtace gidan tana parlor tana kallon TV, nan suka had'e sunata shan fira, d'akin MUFIDA suka koma sai Amira tashiga toilet d'inta, tana shiga tahango pard da pant d'inta ta wankesa ta shanya, da mamaki tafito tacemata "MUFIDA kaddai kiceman fashin sallah kike" dariya MUFIDA tai tace "eh mana ranarda aka fara bikinnan ne yazoman so ba yanda naiya saboda wallahi nima banso hakanba don naji Aunty Sainah ummun meenal tace dik macenda tana gama al'ada mijinta yakusanceta to ba nakawa zata d'auki ciki da wuri saboda a lokacin bakin mahaifanta a bud'e yake" dariya Amira ta kyalkyale da'ita tace "Allah sarki MUJAHID bawan Allah ashe daren jiya bai moreshiba hmm yarinya aikuwa zakici tsohon gidanku ranarda kika shiga hanunsa" shuruu MUFIDA tai saboda taji tsoro tace "wallahi Amira tsoro nakeji ko a jiyama karkiso kiga yanda ransa yab'aci danafadamasa ina fashin sallah" murmushi Amira tai tace "to MUFIDA nidai banyi aureba bare nasan halin maza ta wannan fannin zandai tayaki addua Allah isa karya ragamaki harsaiya huce haushinsa na tsawon shekara 'daya da wata bakwa...." bata k'arasaba MUFIDA tai kara tareda fashewa da kukan shagwaba saiga hawaye kamar anbude pampo, aikuwa me Amira zatayi banda dariya,,,.... Haka suka wuni a gidan Amira sai tsokanarta take, da MUJAHID yadawo kuwa kasa zuwa gunsa tai wai kunyarsa takeji saida Amira tai kamar tanayi sannanfa taje tamasa sannu da zuwa shima kanta na k'asa kuma cikin sauri tafito abunta, shikuwa banda dariya ba abunda yakemata hartafita,,,.... Anan su Amira suka wuni sai da marance sannan suka wuce,,"..... Daren ranar kam kasa zuwa d'akinsa tai saitai kwanciyarta ta kyalesa, washe gari bayan ankawo masu break sunci saiyace ta shirya suje su gaidasu ummu da mai martaba da sarki nankwa tashirya cikin material da mayafi, tana fitowa yawatsamata harara yace "ke wazaki bi ahaka gondama kije kisaka hijab wallahi dan wannan mayafin ba'ibda zakije dashi" murmushi kawai tai taje tasako hijab tafito sannanfa yai murmushi suka fita,,,.... Suna isa kai tsaye sashen mai martaba suka wuce suka gaidasu sukad'an jima anan suna fira sannan sukaje fada suka gaida sarki mahaifin MUJAHID hadimai da mutanen fada sai gaida MUJAHID da MUFIDA suke sunasakamasu albarka, sunjima sosai anan sarki namasu nasihohi akan su zauna lafiya dakuma yimasu kyakkyawar addua nan suma mutanen fada suka masu addua sannan suka fita suka wuce sashen ummi wato mahaifiyar MUJAHID,,,.... Tin a k'ofar shigowa sashenta d'aya daga cikin hadimanta yaje dagudu yashaidamata yarima da sarauniya amaryarsa suna shigowa nan tamik'e a tsaye takamo hanyar zuwa gunsu, suna had'uwa dasauri MUFIDA tazube k'asa tafara gaidata "Sabahul khair ya ummi" d'agamata hanu tai tadakatar da'ita cikin tsintsar b'acin rai tareda ja da baya nan takalli MUJAHID tafaramasa magana cikin harshen larabci wanda koda MUFIDA batajinsu tasan fad'a takemasa saboda yanayin yanda taga tana masa maganar cikin nunasa da yatsa tana zaro idanuwanta magana kuma da kaushi da tsawa da fad'a shikuma kwallah taga yanazuba daga idanuwansa hartagama baice mata uffan ba itadai kallonsu kawai take,,,.... Juyawa taga ummin tayi saiya juyo yacemata "tashi muje gida" batamasa musuba dikda taso tak'arasa gunsu Amira amma saita tashi suka wuce,,,.... Suna isa gida saitaga yawuce d'akinsa rai a bace danhaka tabi bayansa, koda tashiga saita taddasa yadafe kansa yana kuka tamkar k'aramin yaro, cikin tsintsar damuwa da tashin hankali tak'arasa kusa dashi tadafasa saiya d'ago dasauri yafara goge kwallanda suka zubomasa yana k'okarin kakaro murmushi, cikin damuwa tace "tinda muka isa sashen ummi har muka fito fuskarka ba walwala saima kwallah dakake zubarwa yanzuma kuma nazo na taddakai kana kuka please MUJAHID tell me what's happened" dikda yaso ya b'oyemata amma tariga tagani danhaka bayanda zaiyi, kallonta yai yace "MUFIDA kiyi hak'uri bazan iya fad'amakiba yanzu" hartabud'e baki zatai magana saiyaisaurin tareta da fadin "please kiyi hak'uri dan Allah not now but later i will tell u amma yanzudai kiyi hak'uri" murmushi tai tace "shikenan tinda bakason nasan damuwarka b'oyeman kake bayan shekaranjiya da bakinka kace munshigo sabuwar rayuwarda babu kuka ko b'acin rai acikinta damuwarka tawace hakama tawa takace amma gashi tin yanzu harkafara boye man taka damuwar shikenan nakyaleka Allah yahuci zuciyarka" tana gama fadar haka tawuce abunta,,,.... Baiso hakan tafaruba amma ba yanda yaiya ne bazai iya fad'amataba gaskiya saiyafara sanarda sarki halinda yake ciki tukuna ko yace wanda ummi ke nema tasakasa aciki,,,.... Tana shiga wanka tai tasake sauya kaya sannan tai kwanciyarta akan gadonta, shikuma yana fitowa ya leka d'akinta yaga tai bacci saiya d'auki Key's d'in motarsa yawuce gunsu Rayyan,,,.... Da dare bayan taci abinci saitasake tsala wani wankan tai shirin bacci cikin wata fitinanniyar sleeping gown, tsawonta har k'asa yake amma ita da babu dika d'aya, ba brez a jikinta amma akwai pant, ahaka tai kwanciyarta bacci, batafi 5mnts da kwanciyaba yadawo yazo zai shiga d'akinsa saiya hango hasken fitilar d'akinta saiyaje domin yakashemata danyasan tai bacci, yana shiga yahangota tai d'ai d'ai a kan gado tarufe idanuwanta, idanuwansa na sauka sai kan dukiyar fulaninta............ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 57/58*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Tsaye yai cakk yakafeta da sexy eye's d'insa yana kallon kyakkyawar surarta dukiyar fulaninta kamar zasu tsaga rigar su fito, gaba d'aya jikinsa yagama mutuwa yakasa d'auke idanuwansa daga kallonta gashi sandar girmansa sai tashi take tana mikewa tsaye,,,... Kashe fitilar yai sai kawai ta farka tabud'e idanuwanta kasancewar ashe ba bacci takeba kawaidai ta kwantane ta rufe idanuwanta shiyasa ma bata kashe fitilar d'akinba, ahankali yak'arasa kan gadon akwai d'an haskenda ke shigowa ta window hakan yasa take iya hangosa, cikin tsintsar tsoro tamatsa murya na rawa tace "wa...wa...waye" cikin disasshiyar murya yace "ke nine MUJAHID" saida taji muryansa sannanfa hankalinta ya kwanta tace "ohh har kabani tsoro wallahi gabana sai faduwa yake" murmushi yai sannan yamatsa dab da'ita yajanyota tafad'o jikinsa sannan yace "to bani tsorona danabi" murmushi tai tad'ago fuskarta tana kallonsa tace "ina kaje yau tin d'azu ankawo abinci inata jiranka kazo muci amma kak'i dawowa sai yanzu hadda tex namaka kuma yanzuma bansan kadawoba sai yanzu" kissing nata yai a goshi sannan yace "afuwan my princess inacan taredasu apoki Rayyan kinsan idan muna tare bamason mu rabu sai dole" shan kunu tai ta hararesa tace "au kana nufin kenan kamafijin dad'in zama dashi a kaina" wani irin murmushi yai yamannata da k'irjinsa tareda bata hot kiss a hab'arta sannan yace "a,a bahaka nake nufiba aike ta dabance matata uwar y'ay'ana" sai tai murmushi,,,.... Dagata yai yacire rigardake jikinsa tana ganin haka nantake gabanta yafadi rasss....ras...ras, yana cirewa yamatso kusa da'ita yajanyota ya manna da k'irjinsa yafara shafata yana shinshinar ta, juyawa tai tabasa baya saiya rungumota yafara kissing d'in wuyanta yana saka harshensa acikin kunnayenta yana lasa, hannayensa yakai dik biyun yafara matsa bobbs d'inta nantake taji wani irin zafi saitakai hannayenta tarik'e nasa,,,.... Juyota yai yahau kanta yayaye rigar gaba 'daya yacireta yaduk'o kasanta yafara kissing na cinyoyinta cikin wani irin salo da kwarewa, kissing nasu yayinda 'dayan hanunsa kuma yake kan maranta yana cusa yatsansa acikin cibiyarta, can yad'ago yafara bata hot kisses a cibiyarta izuwa wuyanta nantake tafara shed'ewa tana nishi tana kiran sunansa "stop MUJAHID plss stop i can't i can't" shikuwa d'agowa yai yafara goga fuskarsa a tsakankanin bobbs d'inta saboda yariga da yai nisa bayajin kira, d'agowa yai saiyai ido biyu dana shanunta yak'uramasu ido yana kare masu kallo yanda suke gwanin ban sha'awa da kara tsokano da tada sha'awarsa suna d'aukan hankalinsa, kan nipples d'in jajir yace tilin bobbs d'in kuma fari ne tass, wani irin nishad'i yaji yashigesa sai kawai yakai bakinsa kan nipples d'in yana shinshinar sa yafara tsotsarsa cikin wani irin salo,,,.... Lokacinda yakai bakinsa kan nipples d'inta wani irin dad'i taji hakan yasa ta sauke numfashi taredayin nishi takuma gantsaro tak'ara turomasa su tacusa hanunta cikin sumarsa, tsotsar 'dayan yake yayinda hanunsa 'daya kuma yake kan 'dayan yana murza nipples d'insa, yanacikin tsotsarsa saiyakai hanunsa yarik'o hanunta yakai kan sandan girmansa aikuwa nanta cafketa tafara mulmulata bataredama tasan metakeyiba, shikuwa kusan suman tsaye yai saboda wani irin dad'i dayaji hakan yasa yak'ara tinzira yadamki bobbs d'inta dakarfi, wani irin zafi taji hakan yasa tazabura dakarfi ta turesa gefe d'aya kasancewar dik jikinsa yamutu bashida wani k'arfi,,,.... Magiya yafara mata saboda shi yama riga daya manta batada tsarki fashin sallah take, dikda itamafa tafara zaucewa amma hakan baihana taduko dai dai kunnensa tace "malam kafamike tsaye kokamanta fashin sallah nake banida tsarki" tai maganar cikin tsokana tana dariyar mugunta sannan tamik'e tsaye zatawuce toilet saiyace "yamaki kyau zan ramane ai" saita kyalkyale da dariya tashige toilet,, tashi yai jiki a mace yawuce izuwa nasa d'akin,,,.... Washe gari around 8am su Amira sukazo domin yin bankwana dasu zasu wuce nanfa MUFIDA tafara kuka tarungume Amira munira ma kukan take tazo tarungumesu, sunjima ahaka suna kuka dakyar su Rayyan suka samu MUJAHID yacire MUFIDA daga jikin munira sannan suka wuce, harsun wuce yaga takasa daina kukan sai yace tasaka hijab d'inta suje sumasu rakiya airport, dasauri ta tashi cikin jin dad'i taje tasako hijab d'inta tafito suka wuce,, saida sukamasu rakiya har airport jirginsu yad'aga suka wuce sannan suma suka juyo suka dawo gida, har zasu dawo gida tace dan Allah yabarta nan gida gun gimbiya matar mai martaba har dare sannan yazo ya d'auketa suka wuce gida,,,..... ****** ****** Kwanci tashi asarar mai rai yau kimanin kwana biyar kenan da auren MUFIDA da MUJAHID amma har yanzu MUFIDA tak'i tabari MUJAHID yasan tasami tsalki hakan yasa ko sallah zatayi a boye takeyinta don kar yaganta saboda tatsorata sosai dashi,,,... Kamar kullum yauma saida ta tabbatar yafita sallar magrib sannan tazo d'aki tashiga toilet tad'auro alwala tazo tafara sallah, tanacikin yin sallah hartai zaman tafiya na farko ta mik'e tsaye saikwatsam gashi yashigo d'aukan wayarsa daya manta a d'akinta d'azu zaisake fita ne saiya ganta tana sallah, tsaye yai yana kallonta yana wani'irin murmushi mara misaltuwa, itakuwa tsintsar tsoro da fargaba ne fall acikin zuciyarta dakyar tasami tagama sallar, yana ganin tagama saiya mik'e tsaye daga zaunenda yake yacemata "tashi muyi wata sallar yanzu" ba musu kuwa tamik'e tsaye yashiga gabanta yatada sallah suka fara, raka'a biyu sukai sannan suka sallame nan ya zauna yafara kwararomasu addu'oi na neman zaman lafiya da zuriya tagari agaresu, bayan yagama sannan yajuyo yakalleta cikin murmushi yamatso kusa da'ita yakai hanunsa kan goshinta yafara karanto mata wata addua wacca manzon tsira ya koyar dik angonda yatsinci kansa a halin angonci toyadafa goshin amaryar sannan yakaranta mata wannan adduar,,,.... Bayan yagama sannan yamik'e tsaye yakai hannayensa kawai yad'auketa cakk yafita da'ita, cikin tsintsar tsoro da fargaba tafara masa magana "a,a MUJAHID kuma ina zaka danine dan Allah ka saukeni mana ni yunwa nakeji naje naci abinci dan Allah" ko kala baice da'ita ba harsaida yashiga bedroom d'insa sannan yace "wani babban abinci zan baki wanda yafi wanda zakici dad'i yanzu" yana fadar haka yana sauketa kan bed d'insa, dasauri cikin fargaba tace "a,a wai miye hakane dan Allah yunwa fa nakeji wallah....." bata k'arasaba yahard'e bakinsu gu d'aya yafara kissing da'ita yana tsotsar yawunta harshensa yana yawo acikin bakinta yana lashe yawunta,,,.... Hannayensa yasaka ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa kyakkyawar surarta cikin wani irin salo da kwarewa, kissing d'inta yake tamkar mahaukaci dakyar tasamu ta kwace bakinta tajuyamasa, rungumeta yai ta baya hancinsa yana shinshinar wuyanta saikuma yad'aga yakai hanunsa yazuge zip d'in rigardake jikinta kasancewar riga da sket ne ajikinta, yana zugewa saiya rungumeta yakai hannayensa kan bobbs d'inta yafara matsasu, rik'e hannayensa tai saboda zafin matsa bobbs d'inta dayakeyi sai tajuyo suna fuskantar juna amma idanuwanta a rufe, bakinsa yasake kai ga nata yacigaba da kissing d'insa yana tsotse lips d'inta,,".... Duk'owa yai yasake zuge zip d'in sket d'inta yaciresa gaba d'aya sannan yafara bata hot kisses tin daga wuyanta har izuwa cibiyarta har cinyoyinta tareda shafa surarta, can yad'ago yajanyota ya mannata da jikinsa yana shakar zazzafan kamshin tirarenta mai rikitasa, cikin disasshiyar murya yace "my only na waya baki wannan tiraren mai dad'in kamshi" itama cikin disasshiyar murya muryanta har rawa yake saboda tsintsar tsorondake cikin zuciyarta tace "Aunt....Aunty....Aunty maryam ce" sai yai murmushi yak'ara manna mata kiss a wuya yace "Allah yayiwa aunty maryam albarka" yai maganar muryansa ko fita batayi sosai saboda yanayinda yake aciki,,,".... D'agota yai yakai hanunsa bayanta ya b'alle brez d'inta sannan yacireta dasauri takai hannayenta tarufe fuskarta wai kunya sai yai murmushi yabata hot kiss a kan 'dayan bobbs d'inta, k'urawa bobbs d'in nata ido yai yana kallonsu cikin tsintsar sha'awa yanda suke shining kan nipples d'in kamar an tsotsesa yak'ara yin ja sosai tidin bobbs d'in kuma fari tass, a hankali cikin nishad'i yakai hanunsa yafara natsa 'dayan saita zabura tareda rik'e hanunsa saikawai yakai bakinsa kan nipples d'in yafara mata tsotsa, wani irin salon stotsa yakemata wanda yatafi da tinaninta da hankalinta yakuma gigitata dan tinda take bata tab'a jin irin wannan salonba dikda yarik'e 'dayan bobbs d'in yana muzasa amma batajin zafi,,, tsotsar 'dayan yake hanunsa kuma yana kan 'dayan yana wasa da kan nipples d'insa yana matsasa sosai,,,... Nishi take sosai tana kukan dad'i nan yaduk'o yakai bakinsa yafara kissing d'in cinyoyinta yana shafasu yakai hanunsa kan HQ d'inta yafara shafasa, can yad'agata yarabata da pant d'indake jikinta yakai bakinsa kan HQ d'in yafara lasarsa cikin wani irin salo da kwarewa, kuka tafara jikinta yafara makyarkyata sai rawa yake tafara kiransa "stop MUJAHID stop plss kabari dan Allah bazan iyaba wallahi I can't I can't" shikuwa ko jinta bayayi saboda yariga dayayi nisa bayajin kira saboda haka yacigaba da aikinsa,,,.... Cigaba yai da lasar hq d'inta yana wasa dashi, saida yaga dikta shed'e jikinta yasake gaba d'aya ko yatsanta bata'iya dagawa sannan yad'ago yacire kayansa yafara shirin kusantarta, dakyar yaiya karanta addu'ar saduwa, bata ankaraba taji sandar girmansa tafara ratsata tana k'okarin shigarta, wani irin masifaffen zafinda tafarajine yasakata tadawo hayyacinta, ahankali yafara neman hanyar shigarta amma ina wajen gam yake bawata hanya, jinsa a rufe gam yasa yafara k'okarin cigaba da neman shigarta yayinda itakuma take kara jin azababben zafi,,,.... Hausawa sunce idan kid'a ya sauya toko rawama sauyawa take, dikda juriya irinta MUFIDA da k'arfin hali amma saida takasa jurewa saboda yau abun yafi k'arfin hankalinta ta tinaninta taso ta barsa saboda yau tayiwa kanta alk'awarin bazata hanasa hakkinsaba amma tinda tafarajin wannan azababben zafin tini ta karya alk'awarin, fara k'okarin turesa tai amma saidai ina k'arfi ba dayaba kuma yau ba jiyaba hakan yasa takasa turesa saikawai tasa kuka mai k'arfi,,,..... Kuka take sosai tana masa magiya akan yakyaleta saidai shifa ko jinta bayayi saboda yariga dayayi nisa yai zurfi ya tsunduma tsundum acikin babban kogin zumarta hakan yasa bayajinta yau jinsa yake kamar and aljannah yake saboda tsabar dad'inda yake sha a yanzu zumar MUFIDA tarikitasa, MUFIDA taci kuka harta godewa ubangiji muryanta dikta disashe karfinta yak'are yanzukam ko yatsanta bata'iya dagawa saboda tagaji sosai, har izuwa yanzu cigaba yake da aikinsa yakasa koshi da ita,, sai kusan 10pm sannan yabiya buk'atarsa yakawo itakam tinima tajima da kawowa shine dai saura goshinta dik zufane sai kyalli yake kamar farinwata kan nipples d'inta yak'ara firfitowa yai jajir sosai tidin bobbs d'in kuma yak'ara ciccikowa, ahankali yasauka daga kanta tareda zare sandan girmansa daga jikinta ya mirgina gefe d'aya ya kwanta,,,.... Saida yahuta ya tabbatar itama ta huta sannan yad'ago yak'uramata ido yana kallon kyakkyawar surarta yau mufidansace kwance akusa dashi tsirara kamar yanda yake mafarkinta yake ganinta acikin baccinsa, wani irin farinciki ne yaji yak'ara mamaye zuciyarsa yai murmushi sannan yajanyota ya rungume yad'aga yakashe fitilar d'akin sannan yajanyo blanket yarufesu, ajiyan zuciya yaji tayi hakan ya tabbatarmasa da ba bacci takeba kawai dai tarufe idanuwanta ne, kissing d'inta yai a goshi sannan yace "Allah ya albarkaceki matata Allah kuma ya albarkaci ajiyata danai a yanzu acikinki" daganan yarufe idanuwansa cikin kankanen lokaci baccin gajiya yad'aukesu,,".... Sune basu farkaba sai kusan 4am kuma shine yafara farkawa saiya tashi ahankali yazare jikinsa daga nata yawuce izuwa toilet, wanka yai ya tsalkake jikinsa sannan yad'ora ruwan zafi a water heater sannan yadauro alwala yafito d'aure da towel, bayan yafito saiya d'akko jallabiyansa yasaka da sallaya ya shimfida yatada sallah, sai yarama sallan isha sannan raka'atanul fajri sannan yazauna ya d'akko Qur'an yafara karantawa kamar yanda ya saba,,,".... MUFIDA kuwa tsabar gajiyanda tai yasa bata farka da wuriba sai kusan 7am sannan ta farka, tana farkawa saita tashi zaune taredayin adduar farkawa daga bacci kamar yanda manzon Allah yakoyar, ahankali tabud'e idanuwanta saitaga bata gansaba danhaka tai saurin sakko da k'afafuwanta domin ta tashi, tana mikewa tsaye tabuga wata iriyar kara mai k'arfi tareda komawa zaune dabb dasauri saboda wani'irin azababben ciwonda taji a kasanta kamar ansaka rezo anyanketa, MUJAHID dake k'okarin shigowa d'akin yanajin kararta yazo dagudu domin ganin abundake faruwa, yana zuwa tajanyo blanket dasauri tarufe jikinta da fuskarta, dariya yai sannan yaduk'o dai dai kunnenta yace "sabahul khair ya habibty" hanunta tasaka taturesa cikin muryar shagwaba tace "ni ka kyaleni wallahi sai yanzu zakaman magana bayan kagama man mugunta" dariya yai yace "habadai only na soyayyacefa ba muguntaba kobakiji dad'in abunba ne" yai maganar yana kashemata ido d'aya cikin sigar wasa da tsokana, dukan wasa takaimasa tareda fashewa da kukan shagwaba "wallahi mr man kai mugune kaiya mugunta sosai" shikuwa me zaiyi banda kyalkyalewa da dariya,,,.... Tashi yai yaye blanket d'in yamaidata zigidir nanfa ta kwallah masa ihu tana kuka ita yakyaleta, baikobi ta kantaba yad'auketa cakk yawuce toilet da'ita, acikin bathroom yasakata wanda yake cike da ruwan dumi da dettol, yana sakata tabuga wata iriyar Kara tareda rirrikesa, tausayintane yamamaye zuciyarsa ba yanda yaiya dole yarik'ota tareda rungumeta yana fadin "am sorry my only one hakan shine kad'ai mafita shine zaisa kiji dad'in jikinki kuma kirage jin zafinda kikeji" jikinta makyarkyata yake saboda azaba idanuwanta naarufe sai kwallah suke zubarwa, dahaka hartafara jin dad'in ruwan jikinta yadaina rawa saiyafara tsabtace mata jikinta da kansa, dettol ya dibo sannan yaware k'afafuwanta yakai hanunsa kan HQ d'inta yafara wankesa saboda jininda ya zubarmata,,,... Kunya dikta gama mamaye MUFIDA har yanzu takasa bud'e idanuwanta tarufesu gam, haka yazage saida yamata wanka ya wankemata jikinta tass sannan yabarta tai na tsalki dakanta yafito,,,.... Koda tafito baya nan harya sauya bedsheet aikuwa dasauri tafita tawuce nata d'akin, tana shiga tasaka kaya sannan tarama sallar ishar jiya tai sallan asuba, tana gama sallah tasake komawa bacci saboda har yanzu baccin baifita idontaba, koda yashigo tini tai bacci nantake tausayinta yak'ara mamayesa saboda shi kansa yasan jiya ya wahalardaita sosai, k'arasowa yai yazo ya d'auketa yamayar kan gado sai kawai tabud'e idanuwanta sai yai murmushi sannan ya kishingideta da k'irjinsa yad'akko tea yakaimata a baki, kauda fuskarta tai sai yace "kisha my only na kinga tin jiya kinceman yunwa kikeji kisha dan Allah kinjiko" saiyasake kaimata saita karb'a tafarasha aikuwa nantake tashanyesa tass saboda dama wata iriyar fitinanniyar yunwa takeji, tana shanyewa saitazame jikinta daga nasa ta kwanta ta kudundune gu 'daya, yana ganin hakan saiya tab'a jikinta saiyaji yai zafi sosai alamar zazzabi,,,.... Tashi yai yaje d'akinsa yad'akko magani yadawo, koda yadawo sai karkarwar takeyi alamar tanajin sanyi, d'agata yai yabata maganin tasha sai kawai shima yakwanta yajanyota yarungumeta acikin jikinsa nantake kuwa bacci ya d'auketa,,".... ***** ***** Zaune take akan kujera tana kallo shikuma yana a cikin kitchen yana girki, sallama taji da shigowar mutum dik a lokaci 'daya, d'agowa tai ahankali domin ganin mai shigowar tareda amsa sallamarda akai, wata yarinya tagani kyakkyawar gaske daka ganta kaga cikakkiyar balaraba, sanye take acikin jallabiya baka tai rolling da veal d'in rigar idanuwanta sanye da glass irin no respect d'innan hanunta d'aya rik'e da jaka da wata katuwar phone sai taunar cwingom take,,,.... K'arasowa tai cikin parlon cikin tafiyar k'asaita irinta matan bariki tana taunar cwingom idanuwanta sama tana karewa parlon kallo, cikin tsintsar mamaki MUFIDA tamik'e tsaye sannan tazo kusa da'ita tace "malama lafiya mekike so ne wakike nema?" batace da'ita uffan ba saitakama hanya izuwa sama, dasauri MUFIDA tarik'ota cikin masifa tace "ke wai lafiya zakishigoman gidan bako neman izini sai taunarman cwingom kike tamkar tsohuwar karuw....." bata k'arasaba yarinyar tawankawa MUFIDA mari tareda magana cikin kakkausar murya "ke idan kinacin k'asa to ki kiyayi ta shuri ni zaki kira da karuwa to idan bakisanniba kije ki tambayi wanda ya'ajiyeki koni wacece karki dake kice zakiman rashin mutumci yanzinnan saina tattakaki wallah....." bata k'arasaba taji anwanketa da kyawawan marika har biyu ta gefenta............ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 59/60*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Dasauri cikin masifa tajuya saitaga MUJAHID a tsaye sai huci yake tamkar kumurcin maciji, cikin kakkausar murya yace "menace maki asma'u nace menacemaki?" shuru tai tana hararan MUFIDA, magana yasake mata cikin kakkausar murya "Asma'u banace karki sake kizoman gida ba eh banace karki kuskura kishigoman gida ba wama yabaki izinin shigowa tukuna?" wani mugun kallo tamasa sannan tace "Ummi ce itace tace nazo na zab'i d'akinda nakeso da parlor dakuma sauran dinning da kitchen" wata iriyar tsawa yadaka mata harsaida itama MUFIDA ta tsorata sannan yace "wannan gidanane bana ummi ba kuma bawani d'aki dana gina acikin gidannan saboda wata banda matata uwar y'ay'ana wato MUFIDA wacca kike gani a tsaye gabanki saboda haka kisan inda dare yamaki tinkan na sab'amaki kamanni yanzu",,,,..... Wani irin murmushi tai mai kama da mugunta sannan tace "MUJAHID bawata uwar y'ay'an ka bayan ni asma'u y'ar uwarka dikma wacca shasha banza talakarda tashigo rayuwarka to dole tafita ko badan Allah ba saboda kai nawane mallakina danni ummi tahaifeka kaima kuma abunda kasanine tini tariga data mallakaman kai a matsayi mijina kuma abunda dibban mutane suka sanine saboda haka kama daina wahalda kanka wallahi dan ba makawa saika aureni kuma saika kori dik wata kazamar macenda ta rab'eka dole" tana gama fadar haka batajira tasake jin komai daga bakinsaba tasaka glass d'inta tawuce abunta,,".... Binta da kallon mamaki MUFIDA kan tajuyo garesa tace "MUJAHID wacece ita?" shuru yamata yakasa cewa uffan sai wani kame kame yake nantasake tambayarsa "MUJAHID wacece ita nace?" matsowa zaiyi kusa da'ita saitaisaurin matsawa tareda dakatardashi harzatai magana saikawai tawuce tahaura sama dagudu cikin fashewa da kuka, dasauri yakira sunanta "MUFIDA kitsaya ki saurareni dan Allah" yai maganar yanabin bayanta, k'aurin girkinda yake dayaji yasashi dakatawa da bin bayanta yadawo yawuce kitchen,,,.... Yana sauke girkin saiyasake haurawa sama izuwa gunta, koda yashiga d'akinta a zatonsa zai taddata kwance tana kuka saikuma yaga akasin hakan baima gantaba, can gefen bed d'inta yahango kayanta data cire saikuma yajiyo k'arar zubar ruwa daga toilet alamar tanaciki, dasauru ya cire kayansa shima yashiga toilet d'in,, a tsaye yahangota tasakarwa kanta shower ruwa na zuba a jikinta, bata ankaraba sai kawai taji anrungumeta ta baya, kobata waigoba tasan MUJAHID ne,,,".... Ahankali ya juyo da'ita suna fuskantar juna ruwan shower d'in suna zubarmasu, bakinsa yakai zaisaka anata saitakai hanunta tarufe masa idanuwana sannan tabarsa yak'arasa kai bakinsa ga nata, a hankali yafara kissing bakinta sannan yajanyota dakarfi yamanneta da k'irjinsa, 'dayan hanunsa yakai can kasanta kan HQ d'inta yafara shafasa yana cusa yatsansa acikin HQ d'in nata "Ahh....!!!" tafurta tareda k'ank'ameshi nan yacigaba da wasa HQ d'in nata yana kissing da bakinta yana tsotsar yawunta,, shinshinar ta yafara tareda bata wasu hot kisses a wuyanta harya sakko kan bobbs d'inta yakai bakinsa yalashi kan nipples d'inta saitak'ara k'ank'ameshi tareda fad'in "Ahhshh...." cigaba yai da cusa yatsansa acikin HQ d'inta yana wasa dashi nantake jikinta yafara rawa yana makyarkyata k'afuwanta suka kasa imata,,".... K'ank'ameshi tai sosai tana cusa hanunta acikin sunarsa tanamasa sosa, k'afafuwansu kasa rikesu sukai danhaka kawai yad'auketa yashiga bathroom da'ita kasancewar acike yake da ruwa, bakinsa yakai kasanta yafara lasar kan HQ d'inta nantake tafara wani irin nishi tareda cusa hanunta acikin sumarsa, abun yafara fin k'arfin tinaninta dikda tanajin abun amma ita raguwace bata kware a wannan fanninba hakan yasa takasa jurewa tasakamasa kuka tareda matse k'afafuwanta, dole badan yasoba yakyaleta saidai yakasa raba jikinsa da nata har yanzu k'ank'ame suke da juna hanunsa kuma yana kan dukiyar fulaninta saboda shi ba abunda yafi birgesa a jikinta kamar wannan luka luka nashanunta, dakyar yad'akko soso da sabulu yafara masu wanka, saida yawanketa tass sannan yacigaba dayin nasa bayan yagama sannan yad'aura towel itama yad'auramata suka fito,,,".... Zaune take akan mirror tana taje sumarta saigashi yashigo cikin shiga mai kyau, shadda ce galila ajikinsa mai tsadar gaske d'inkin mutan kebbi ne yasha aikin hanu riga da wando light blue color sai hula da takalma dakuma watch sanye a hanunsa, "woww handsome gyai" tafad'a tana kallonsa cikin fara'a, dariya yai yace "banda dai tsokana my only na" tai murmushi tace "wallahi kayi kyau sosai my prince waika kalli mirror kuwa kaga yanda d'inkin nan yafito dakai tafito cikakken balarabenka" dariya yai yazo yarungumeta tareda bata hot kiss a goshi sannan yace "Allah ko" tace "sosaimakuwa" sai yace "to nagode sosai my princess" sai yad'akko manta na shafawa yafara tayata shafawar yana fad'in "bara natayaki kiyi sauri ki shirya mufita" murmushi tai batareda tasake cewa komaiba,,,.... Yana cikin tayata shafawar sai towel d'inda take d'aure dashi ya kwance nantake dukiyar fulaninta suka bayyana, k'uramasu idanu yai cakk yana kallonsu itakuwa MUFIDA wata iriyar kunyace ta mamayeta saitai saurin d'aukan towel d'in tad'aura tareda mikewa tsaye tanufi wardrobe, nannauyan numfashi ya sauke taredayin murmushi, wata jallabiya ce tad'akko red color anmata zanen flower's bak'ake, bayan tad'akkota sannan tad'akko brez d'inta da pant saikuma kunya tahanata sakaku a gabansa tai tsaye cakk tarasa yazatayi shikuwa yakureta da mayun idanuwansa yana kallonta,,,.... Ganin tai tsaye saiyace mata "my only na kefa nakejira lokaci yana tafiya" ba yanda taiya dole tad'auki pant d'inta tasaka sannan tad'akko brez tafara sakawa saikuma hanunta yakasa kai tasaka makullin brez d'in nantaita kiciniyar sakasa, batareda tasaniba yazo yakarbi brez d'in daga hanunta tareda janyota ya mannata da k'irjinsa ta baya, ahankali yasakamata sannan yaduk'oda kansa dai dai wuyanta yabata hot kiss yafara cusa fuskarsa acikin wuyanta yana shinshinarta, sanin halinsa zai iya batamamasu kwalliyarsu hakan yasa taisaurin zame jikinta daga nasa tareda d'aukan rigarta tana dariya tasaka, shima murmushi yai yashafa sumarsa tareda kashe mata ido d'aya yace "kinsan nifa bana koshi da zumar princess d'ina" dariya tai tace "ai nasan halinka yanzu saika batamana kwalliyarmu shiyasa na dakatar dakai dawuri" tai maganar tana rolling d'in veal d'inta, bayan tagama sannan tasaka takalmanta tad'auki jakarta sannan suka fita atare,,,.... Saida yabud'e mata murfin gaban mota tashiga sannan yazagaya shima yashuga yatada motar suka wuce, suna cikin tafiya saiyadubeta yace "wai my only na nikam ina wannan glass d'in dakike sakawa a school wancan lokacin mai suna NO RESPECT" hararansa tai tana murmushi tace "shine nabama wacca tashigo gidana d'azu" yanajin abunda tafad'a dasauri yad'ago ya kalleta saiyaga tasha kunu hakan ya tabbatarmasa da bata manta da abunba danhaka yai shuu baisake cewa komaiba har suka isa masarautar BAGDAAZ,,,".... Dakarun dake tsaron k'ofar shiga wato gate ne sukazo dasauri suka zube akasa suka kwashi gaisuwa suna fad'in "Barka da zuwa yarima sarauniya uwar guda barka da zuwa" cikin harshen larabci dik suke maganar hakan yasa itakam bataji abunda suke fadaba saidai ta fahimcesu ta yanayinda sukeyi,, cikin fara'a MUJAHID ya karbamasu sannan aka bud'e masa gate yashiga ciki,, a parking space yai parking sannan yafito yazagayo yabud'e mata murfin tafito sannan yarufe motar, tinda suka shigo tasaki ranta tamkar ba abunda ke damunta tafara yin fara'a tana murmushi hakan kuwa bak'aramin dad'i yayiwa MUJAHID ba saboda yafahimci MUFIDA macece wacca tasan sirrin abubuwa masu muhimmanci acikin zaman aure dikda kuwa yasan zamanta na aure na farko ba acikin dad'i tayisaba amma macece mai hikima, a tare suka jera suna fara'a cikin raha da barkwanci abun gwanin birgewa har suna isa sashen mai martaba da gimbiyarsa,,,.... A yanayinda mai martaba yagansu yamatuk'ar jin dad'i ransa yai fari tass nansuka zube suka kwashi gaisuwa sannan suka zauna sukafara gaisa, coffee gimbiya takawomasu sukasha sannan suka tashi sukaje suka gaida sarki, bayan sungaida sarki sannan suka wuce izuwa sashen ummin MUJAHID,,"... Tinda suka shigo sashen MUFIDA taga yanayin MUJAHID yasauya batace masa komaiba har suka isa parlonta, zaune take akan kujera tana danne dannen laptop Nasma da Nasmat da asma'u suna daga gefenta zaune suna kallo wata hadima tana yayyanka masu y'ay'an itatuwa suna sha saisuka shigo cikin sallama, atare su Nasmat suka juyo aikwa dagudu sukazo suka rungume MUFIDA, dakarfi ummin su tadakamasu tsawa harsaida sukasha jinin jikinsu suka koma suka zauna, dasauri MUJAHID yataso yafarayiwa ummin sa magana saitai saurin dakatardashi, cikin harshen larabci tafara masa magana cikin kakkausar murya harsaida MUFIDA ta tsorata sosai, asma'u dake gefensu itama ta taso tasaka bakinta tana fadar abunda yamata dad'i a ranta,,,.... Har suka gama baisake cewa komaiba, cikin masifa ummin tazo takama hanun MUFIDA taturata a waje tana mata magana cikin harshen larabci, tura MUFIDA da tai saita fad'i k'asa goshinta yabigi tiles d'in k'asa yafashe sai jini yafara zuba,,,.... Dasauri MUJAHID yarik'ota ya tallafota ganin jini a goshinta yasa ransa yak'ara baci kawai yarikata suka fita waje, rai a bace yarikata suka wuce sashen mai martaba, suna ganin halinda take ciki nantake suma hankalinsu yatashi cikin damuwa suka fara tambayar abunda yasameta, ran MUJAHID yab'aci sosai hakan yasa yakasa cewa komai itama kuma MUFIDA batace komaiba, cikin sauri aka kira family doctor yazo yai treatment nata yabata medicines sannan ta kwanta,,.... Doctor nafita MUJAHID yawuce gun sarki mahaifinsa, dikda baiso wannan matsalar yajitaba saboda a duniya ba abunda yafiso a rayuwarsa kamar mahaifiyarsa hakan yasa komai duniya tace tana bukata to angama yanamata biyayya wuce tinanin mai karatu amma yanzu abunda take nema yamata bazai iyaba kuma bayaso yasabamata daidai da rana 'daya danhaka dolene yasanarda mahaifinsa halinda yake ciki.......... Manage it plss 👏 Aslm gsky banajin dad'in abunda kukeman nasha wahala namaku tyaiping banida ko isasshiyar lafiya amma yiman comment ko sharhi ya gagareku haba jama'a wannan kyautawane dan Allah wlh jiya so nai narufe tsintacciyar mage fan's club saboda ni banga amfaninkuba ku saidai namaku tyaiping kusha karatu banda tnx, nagode, Allah i saka da alkhairi ba abunda kikeman wasuma ko tnx d'in basayi, to gsky i can't tolerate hakan idan zaku gyara ku gyara idan kuma kukaki saina rufe grp d'in baki d'ai nadinga posting d'ina a Facebook da wattpad suda keman comment da sharhi. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 61/62*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Cikin sallama yashigo parlon sarki kasancewar baya fada yashigo sashensane, sarki Abdul-samad dake zaune kan kujera yana karanta mujallun da aka kawomasa na halinda talakawansa ke ciki a wani yanki yad'ago a hankali cikin fara'a tareda karb'a sallamar ganin tilon dansa magajinsa yariman masarautar BAGDAAZ,,,.... Ahankali yak'araso yadurk'usa cikin tsintsar ladabi yagaida mahaifin nasa "barka da hutawa Abbu" shima cikin stintsar so da k'aunar d'an nasa ya'amsa masa cikin harshen larabci kamar yanda yamasa magana kasancewar indai ba a fada sukeba to MUJAHID baya kiran mahaifinsa da Abbu saidai sarki shima Biryama yake kiransa idan kuma a fada ne saiya kirasa da SULTAN KO YARIMA, "barka dai Biryama fatan kana cikin koshin lafiya" ya amsa masa, MUJAHID kuma baisake cewa komaiba saiya zauna,,"... Tinda sarki yaga shigowar MUJAHID yakumaga yanayin fuskarsa yasan yanada damuwa saboda tin MUJAHID na k'arami sarki yafi kowa sanin halin MUJAHID idan yanada damuwa nantake yake ganewa ta yanayin fuskarsa, hakan yasa MUJAHID sarki shine babban amininsa wanda yake kaiwa kukansa nantake yasharemasa hawayensa ta hanyar warware masa matsalarsa da maganceta cikin sauk'i,, hakan yasa yanzuma ya ajiye mujallundake hanunsa yacire glass d'indake idonsa yajuyo ya fuskancesa sannan yace "tinda kashigo parlon nan nahango tsintsar damuwa bayyane a fuskarka menene meke damunka yariman k'asar BAGDAAZ SULTAN na wata rana a masarautar BAGDAAZ fad'a man naji" gyara zamansa yai cikin nutsuwa sannan yad'ago yana kallonsa nantake yakoromasa komai tin hadasa da ummi tai da asma'u wai shine zai aureta har izuwa yanzu halinda ummi ke nunawa MUFIDA na wulakanci da nuna tsintsar tsanarta a fili dik saboda yaki amincewa ya auri asma'u, yakuma fad'amasa zuwanda asma'u tai a gidansa harta mari MUFIDA dakuma wulakancinda sukayiwa MUFIDA yanzu har taji ciwo a goshi,,,"..... Idan ran sarki yai goma toya baci nantake fuskarsa ta sauya launi izuwa ja kamar yanda ta MUJAHID keyi idan ransa ya baci, cikin tsintsar b'acin rai yamik'e tsaye sarki yamik'e tsaye yafara zarya acikin parlon tareda harde hannayensa a bayansa batareda yace komaiba, can dai yajuyo yafara magana cikin yanayin b'acin rai sosai yace "banyi zaton koda kowa yawulakanta MUFIDA gimbiya zainab zata wulakantataba nayi zaton zata d'auketa tamkar y'ay'anta Nasmat da Nasma waenda tahaifa acikinta musamman dana d'auketa na'aurawa kai batareda nanemi izinintaba dikda kuwa nasan kuna son junanku, amma yau gimbiya zainab itace da kanta ke kyamatar jinina ahalina saboda MUFIDA jininace tinda y'ar d'an uwanace wanda yafi ji dashi, to wallahi koda asma'u zata mutu MUFIDA bazata tab'a zama kishiyartaba haramta agareta har abada taje tanemi wanda yakesonta itama takesonsa amma ba mijin y'ata MUFIDA ba" yasake juyowa ya kalli MUJAHID yace "kaje kasanardasu ina buk'atar ganinsu yanzi yanzinnan" saiya juya yashiga bedroom d'insa,,,.... Cikin farinciki MUJAHID yamik'e tsaye yafita, yana isa sashen ummi saiyakira wani hadiminta yace yaje yafad'awa gimbiya sarki na buk'atar ganinta ita da asma'u, bayan yafada masa sannan yawuce sashen mai martaba,,,.... Koda yaisa MUFIDA har bacci yad'auketa kasancewar hadda injection na bacci doctor yamata danhaka yafad'awa mai martaba abunda ake ciki nansuka wuce izuwa parlon sarki shi da mai martaba akabar hajiya gimbiya matarsa da MUFIDA dakuma sauran hadimai,,".... Tinda ummi taga MUJAHID da mai martaba ta tabbatar MUJAHID ne yakawo karanta gun sarki, bayan kowa ya zauna sai sark yamik'e tsaye yafara magana "gimbiya zainab" sai yakira sunanta nan tad'ago tana dubansa sai yacigaba da magana cikin harshen larabci "zainab bantaba tinanin zaki kyamaci ahalina ba, bantaba tinanin zaki wulakanta zuriyata ba zainab me MUFIDA tamaki wani laifine tamaki dahar kika tsaneta kika kyamaci d'anki daya aureta, wallahi zainab kinbani mamaki saidai inaso kisani wallahi wallahi wallahi Biryama bazai tab'a auren asma'u ba tinda kika nunaman asma'u itace taki MUFIDA ba taki bace to kije kinemamata wani mijin ta aura, wannan umarninane kuma zan iya hukunta dik wanda yasab'a koshi waye wallahi, MUFIDA y'ata ce jininace bazan tab'a k'aunar wanda zai cutar da'ita ba har abada koshi waye kuwa" yasake kallon asma'u yace "asma'u" yakira sunanta tad'ago idanuwanta dasukai zajir saboda tsananin b'acin rai da kukanda takeyi takallesa yajuya yacemata "daga yau kar nasakejin ance kinje gidan Biryama sannan kije kinemo wanda yakesonki kema kuma kikeso ki aura amma ba Biryama ba kuma daga yanzu karnasakejin wani yasake tada wannan zancen" yana gama fadar haka yakalli MUJAHID yace "kaje kadauki matarka kuwuce gida sannan kadinga kiran doctor yana duba lafiyanta" MUJAHID ya amsa masa da toh sannan yace "kowa zai iya tafiya" daga haka kowa yafita yakoma sashensa,,,..... Dikda MUJAHID yaji dad'in yanda sarki yai saboda koba komai yanzu MUFIDA zata samu yanci acikin gidan amma baiji dad'in yanda yaga ran mahaifiyarsa yab'aci ba saboda haka nantake ya yanke hukuncin zai nemi gafaranta,,,..... Asma'u ce tsaye a tsakiyan d'akinsu sai faman zarya take, cikin tsintsar b'acin rai tafara magana cikin harshen hausa wacca ni kaina saida nai mamakin jinta tana yaren hausa tsab bako gargada "kai ina wallahi hakan bazai tab'a yiwuwaba MUJAHID nawane nikadai ummi tahaifawa shi mallakinane, wallahi wallahi wallahi nayi rantsuwa da ubangijin halittu sainaga bayan wannan tsinanniyar yarinyar matuk'ar ban zauna dashiba ban auresaba to ba shegiyarda zata auresa wallahi amma bari kawai dani suke zancen dagashi sarkin har ita y'ar tasa dayake tinkaho da'ita sainai maganinsu dani suke zancen" haka taita zuba masifa tana tsara irin mugun abunda zata tufka,,,.... Anan suka wuni sai dare sannan suka koma gida,,".... ****** ****** Rayuwa taci gaba da gudana cikin tsintsar so da k'aunar junansu inda sukecin karensu ba babbaka amarcinsu sukeci zallah tareda shayarda junansu madara da zumar soyayya, saidai har yanzu hankalin MUFIDA yakasa kwanciya saboda har yanzu ummi bata sakemata fuska ba, sam bataso tazama silar raba siyayyar uwa da d'a ba wacca take cike da tsabta amma ba yanda zatayi saidai tai alk'awarin sharewa MUJAHID hawayensa ta hanyar nemamasa yafiya agun mahaifiyarsa, saboda tasan dik silartane yasa yab'ata da mahaifiyarsa wanda itakuma tasan dik wannan abun laifintane saboda meyasa tasake shigowa rayuwarsa dayanzu ya auri wacca mahaifiyarsa takeso ya aura dayanzu mahaifiyarsa batai fushi dashiba, itadai tabarwa Allah komai saboda shine zai warware komai acikin sauki wannan abun tad'auketa amatsayin k'addarar rayuwarta jarabtace daga ubangiji, Allah yana jarabtatane domin yagwada k'arfin imaninta, rokonta a kullum shine Allah yabata ikon cinye waennan jarrabawowin ameen,,,.... Kwance suke kan gado kanta yana kan cinyarsa tana game da phone d'inta shikuma yana aiki da system kasancewar yanzu yafara aiki a company na mahaifinsa, sanye take cikin wasu fitinannin English were's wando iya cinya sai wata y'ar torp d'in t-shirt mara hanu fara wacca ko cibiyarta bata rufeba, d'aya daga cikin kayanda Aunty maryam tasiyomata ne daga Dubai,,,.... Yana cikin aikin saiyad'ago ya kalleta yai murmushi sannan yace "gaskiya my only idan kina kusa dani bazan iya aikata komaiba" zaro dara daran idanuwanta tai farare tass cikin murmushi tace "kai haba to saboda me?" sai yai murmushi yace "saboda wannan kyakkyawar surartaki tana rikitani tasakani nakasa aikata komai" dariya ta kyalkyale da'ita sannan tace "kai habiby na banda dai tsokana" tafad'a tana mikewa tsaye tasake cewa "to bara natashi natafi nabarka kai aikinka karkaje office kafara sambatu kana fad'in "only na only na mai kyau" tana fadar haka shima ya kyalkyale da dariya,,,.... Harta juya zata wuce saiyai saurin rik'o hanunta tareda janyota tafad'o jikinsa, "Ahh...!!!" tafurta tareda fad'in "habiby zaka karyani fa" yai murmushi yace "waneni na karya abar k'aunata kara gyaraki dai zanyi yanzu" tini tagano inda zancensa yadosa saitai murmushi,,,.... Juyota yai sannan yad'agata yad'ora kan cinyoyinsa yamaidata suna fuskantar juna sannan yace "my only dama inaso na tambayeki akan aikinki tinda yanzu anan muke da zama yakike ganin yadace muyi yanda zakicigaba da aikinki batareda takura ba" murmushi tai sannan tad'ago fararan idanuwanta masu kashe masa jiki tace "ai tinda aka saka ranar bikinmu narubutu ritaya na ajiye aiki" cikin tsintsar mamaki yafirfito da sexy eyes nasa yace "bcoz of what?" yanda yai saiya bata dariya tace "inaso nai ibadar aure dakyau saboda nasamu kadaga man kafa nashiga aljannah kuma ni gaskiya banaso idan na haihu nanny tadinga kulaman da yara nafiso nabama y'ay'ana tarbiyaya kamar yanda nima dady na yabani, wannan dalilinne yasa kawai na yanke shawaran na ajiye kuma nadade da ajiyewa harma anbama kanwata munira matsayina na manager of Ahmad shitu N.L.Tc" shuru yai yazubamata sexy eye's d'insa yana kallonta cikin yanayin murmushi, itama kallon nasa take tana murmushin yanda yake mata kallon kamar yau yafara ganinta, iska tahuramasa a idanuwa saiya kiftasu sannan yai murmushi yace "tabbas MUFIDA insha Allah ke y'ar aljannah ce" yafad'a tareda rungumeta, murmushi take tace "Allah i sa habiby na sai mushiga atare acikin gida 'daya mucigaba da rayuwarmu aciki" yai murmushi tareda bata hot kiss a haba,,,..... Kallonta yai yace "my only yau inaso kiman wani abu wanda wannan abun idan kikayisa zanji dad'i sosai kuma zan sakamaki albarka" murmushi tai sannan tace "meneneshi" gyara zamansa yai yak'urawa fararan dara daran idanuwanta ido yasaka kwayar idonsa acikin nata sannan yafada acikin murya mai laushi irinta masu jin shauk'i "inaso kiman hot kisses anan" yanuna goshinsa, murmushi tai tareda idanuwanta cikin nasa sannan tad'ago tareda mastowa da wuyanta kusa dashi takai lallausan hanunta tarufe masa idanuwana sannan takai d'an k'aramin bakinta tai kissing nasa a goshi a hankali saiyasake nuna idonsa yace "da nan kuma" saitai murmushi tasake yin kissing nasa a idon saikuma yasake nuna idonsa d'aya tasake kuma yimasa kissing a 'dayan idon, sai kuma taga yanuna lips d'insa yace "da nan kuma" murmushi tai sannan taduko da bakinta dai dai nasa tsinin hancinta ya gogi nasa sannan tarufe idanuwanta takai bakinta ga nasa tai kissing, har zata janye bakinta saitaji yarik'esa har yafara tsotsan lips d'inta na k'asa tareda zura harshensa acikin bakinta,,,".... Jin yafara mata wani salon kissing wanda bata sansa dashiba wanda kuma yafara tafiya da tinaninta yasa itama tafara kissing na lips d'insa na sama tafara mayarda martani itama, haka sukacigaba da kissing d'in junansu bata ankaraba taji yajanyota tadawo jikinsa nan yafara shafarta sannan yacire bakinsa daga nata yafara bata hot kisses a ko'ina na jikinta cikin salo da kwarewa, rungumesa tai gam tacusa kafarta 'daya a tsakankanin kafafuwansa tana gogata izuwa gunda sandar girmansa take, wani iri yaji nantake yacusa hanunsa acikin rigarta yafara wasa da albarkatun k'irjinta,,,.... Sake manna bakinsu yai gu d'aya yacigaba da kissing d'insa yana tsotsar yawunta yayinda itakuma takai hanunta tacusa 'dayan acikin sumarsa tana masa sosa kafarta 'daya kuma tana gunda sandar girmansa take, 'dayan hanunta tasaka tafara shafar jikinsa tareda kai hanun a kan nipples d'insa tafara wasa dasu, wani irin sweet yaji hakan yasa yad'agata yarabata da y'an kayan dake jikinta yakwantar da'ita yafara wasa da dikkannin surarta, hot kisses yadinga bata tindaga wuyanta har izuwa cibiyarta yayinda 'dayan hanunsa yakaisa kan HQ d'inta, dawowa yai kasanta yacire pant d'inta sannan yasaka yatsansa acikin hq d'inta yafara fingering nata, nishi tafara "Ahh...Ahhh...AAAShShShh" cigaba yai da fingering nata cikin kwarewa, can yad'ago yakai bakinsa kan dukiyar fulaninta yafara tsotsar kan nipples d'inta, tsotsarsu yake san ransa kamar bazai bartaba itakuwa jikinta yariga daya mutu ko yatsanta yanzu bazata iya dagawa ba, hakan yasa yai amfani da wannan damar yafara kusantarta lokacin kuwa tai shuu sai nishinta kakejiyowa, cikin k'ank'anen lokaci MUFIDA tafara kawowa nantake goshinta yai haske kan nipples d'inta yai zajir kankaceme harta kawo hakan kuma yai dai dai dashima d'in yakawo danhaka yasauka daga kanta tareda zare sandar girmansa acikin jikinta, mirginawa tai tajuyamasa baya sai yai murmushi kasancewar wannan kusan d'abi'arta kunya, rungumeta yai ta baya yanamata rad'a a kunne, banji meyace mataba sainaji ta kyalkyale da dariya tareda rufe fuskarta shima yai dariya, daganan yad'auketa suka wuce toilet sukayo wanka sannan suka fito, bayan sun shirya sannan suka fito parlor,,,..... _______________ Haka rayuwa tacigaba da gudana a tsakanin waennan masoyan guda biyu,,,, yau kimanin wata biyar kenan da bikinsu,,,".... Zaune take acikin parlor tana jiran dawowarsa, har kusan 9:00pm amma baidawoba gashi kuma itakad'ai ce acikin gidan kuma tanajin tsoro danhaka tad'auki phone d'insa takirasa, ringing 'daya a na biyu yad'aga yana fad'in "afuwan afuwan my only wallahi nazo supermarket ne nayi siyayya koda nafito sainaga motana yayi faci amma dai ankusa kare gyarawa kiyi hak'uri dan Allah ganinzuwa yanzu insha Allah" cikin sigar shagwaba tace "dan Allah habiby kayi sauri wallahi tsoro nakeji kaga nikadaice acikin gida" murmushi yai sannan yace "ok ganin zuwa yanzu ki kwantarda hankalinku kuma kiyi addua kinji ko only na" tace toh sannan takashe wayar,,,.... Har kusan 10:00pm amma baidawoba har bacci yafara d'aukan ga tsoronda takeji danhaka takashe TV tawuce bedroom d'inta ta kwanta,,,.... Around 10:30pm yadawo koda yashigo parlor sai baigantaba danhaka yawuce kai tsaye bedroom d'inta yasan tana can, yana bud'e kofar shiga yashiga dasauri yadawo baya cikin tsintsar tashin hankali kayanda ke hanunsa suka fad'i k'asa ya zazzaro idanuwansa yafirfito dasu waje nantake jikinsa yafara makyarkyata, cikin tsintsar tashin hankali yakira sunanta da k'arfi "MUFIDA.....!!!" aikuwa jin yanda yakirata d'in yasa tafarka daga baccinda take da k'arfi, ganin abunda yagani yasata itama razana tasake mitsirtsika idanuwanta kuma tasake ganin abun danhaka tamik'e tsaye dasauri tareda buga wata iriyar Kara cikin tsintsar rudu da tashin hankali,,,.... Cikin tsintsar b'acin rai da tashin hankali murya irinta masu kuka yace "MUFIDA mena maki zaki cuceni menamaki zaki sakaman da wannan sakayyar, MUFIDA wane laifi namaki zaki sakaman da wannan MUGUWAR SAKAYYA, haba MUFIDA haba MUFIDA wallahi kin cuceni kin cuci rayuwata........... More comment more tyaiping.. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 63/64*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Cikin tsintsar tashin hankali tace "MUJAHID ka saurareni wallahi bansan dashi a bayanaba banmasan ya akayi yashigo ba wallahi wallahi bansanshib....." bata k'arasaba yawanketa da kyakkyawan mari harsaida taga wutar lahira sannan yatureta tafadi k'asa, hawa kan gadon yai ya cakumosa cikin bayyanannen b'acin rai idanuwansa sun firfito waje sai zaresu yake sunyi zajir saboda tsintsar b'acin rai, k'aton gardi ne irin black America d'innan daka gansa kasan ba d'an yankin arab's bane,,,..... Cikin rufewar idanu MUJAHID yafara jibgarsa kamar an aikosane yad'auki ransa cikin tsintsar b'acin rai tamkar zararre haka yadinga dukansa, yana cikin dukansa saiya sauka k'asa yajawosa yafita parlor dashi,,,.... Itakuwa tsabar tashin hankali yasa takasa fitowa waje dakyar jikinta na rawa sai kuka take tamkar ranta zai fita tabiyo bayansu parlor, d'aure gardin yai akan kujera sannan yacigaba da azabtardashi har saida ya galabaita ya wahala sannan ya watsamasa ruwa a fuska ya farfado yadawo hayyacinsa, kuka take sosai tarasa ya zatayi gashi shima MUJAHID d'in kuka yake sosai yana fad'in "MUFIDA kin cuceni mena gaza maki dashi a rayuwar aure dahar zakinema agun wani wanda Allah yaharamtaki agunsa, wallahi MUFIDA kin bani mamaki kin cuci rayuwata kinmata rauninda bazai tab'a warkewa acikintaba" cikin wani irin yanayi mai cike da tsintsar ban tausayi ta taso tayo kusa dashi dasauri yadakatardaita da fad'in "karki kusantoni" saita tsaya cak tareda sake rushewa da sabon kuka, cikin muryar kuka tafara magana muryanta na rawa tace "ka saurareni MUJAHID kada yanke hukunci acikin fushi kada shaid'an yasakaka aikata abunda zakai dana sani akansa" dasauri yad'ago yakalleta yace "dana sani aikece zakiyi dana sani baniba MUFIDA wallahi kin cuci rayuwata kin cuceni MUFIDA kuma kin cuci kanki da kanki" fashewa tai da kuka saboda jin kalamanda mijinta abun sonta abun k'aunarta masoyinta ke fad'a izuwa gareta,,,.... Tashi yai yawuce izuwa d'akinsa yabugo k'ofar dakarfi, itama nata d'akin tawuce tafad'a kan gadonta tacigaba da rera kuka mai tsintsar ban tausayi mai raunana zuciyar mai karatu, cikin kuka take fad'in "wayyo Allah na kaicona kaicon zamana acikin duniya inama Allah zai d'auki raina namutu naje gun dady na mucigaba da rayuwarmu acan, Allah sarki dady na natabbata dakana raye ba wanda zai cuceni ba wanda zai bata man rai bare har kwallah suzuba a idanuwana, ya Allah kashiga lamarina Allah ka sakaman ga dik wanda yake nema ya hanani jin dad'in rayuwata yake nema yaga bayana Allah kashiga tsakanina dashi" haka taita sambatu cikin kuka abun gwanin ban tausayi,,,"..... Cikin rashin sani MUJAHID yamanta bawani d'aurin kirkine yayiwa gardin ba koda yafito saiya tadda babu shi ba labarinsa, "ohh....!!! Shiiiiitttt" yafada tareda kaiwa iska naushi, cikin zafin zuciya yazauna dab'as kan kujera tareda dafe kansa dake masa zafi, kansa yadau zafi sosai hakan yasa yafara masa wani irin ciwo yasaka hannayensa dika yadafesu, abun kamar wasa haryafara fin karfinsa yasauka daga kan kujera yazube k'asa tareda daddafe kan nasa yana wani'irin nishi saboda tsabar tashinda hankalinsa yai, dakyar yasamu yatashi da dafe dafen bango gini yafara tafiya izuwa d'akinsa,,,... Yana kawowa dai dai k'ofar bedroom d'in MUFIDA saiya fad'i kasancewar k'ofar d'akin a bud'e take yasa tahangosa aikuwa dasauri ta taso tazo domin ta taimakamasa sai yai saurin dakatar da'ita, tsaye tai tana kallonsa idanuwanta na zubda kwallah, haka yai k'arfin hali yai tamaza ya daddage yatashi dakyar yak'arasa bedroom d'insa, saida taga yashiga sannan tawuce nata bedroom d'in itama,,"..... Yana shiga yawuce toilet yafada bath yazubarwa jikinsa ruwa masu sanyi yadan ji saukin zafinda zuciyarsa keyi, bayan yai wanka sannan yadauro alwala yafito, yana fitowa yasaka jallabiyansa yatada sallah, raka'a biyu yai yasallame sannan yazauna ya janyo Qur'an yafara karantawa,,,.... MUFIDA ma hakan take a gunta ganin kuka bashine mafita agaretaba yasa ta tashi tawuce toilet tai wanka ta dauro alwala tafito, bayan ta shirya sannan tashimfida sallaya ta d'akko Qur'an tafara karantawa, saikusan 1am sannan suka kwanta shima bawai dan sunajin bacci ba, haka suka kwana acikin wannan yanayin banda kuka da kaiwa Allah kukanta ba abunda takeyi har safiya ta waye,,,.... Washe gari bayan tai sallah kasa fitowa tai takoma kan gado ta kwanta amma ba bacci takeba sai kuka har yanzu kwallah sunkasa tsayawa a idanuwanta batajin yunwa batajin kishi saboda tsabar damuwa, har kusan 12pm batafitoba,, shikuwa yanafitowa kai tsaye yashirya yafita abunsa saboda ko son ganinta bayayi ganinta yana kara tinomasa da abun,,,..... Daya dawo ma bainemetaba yashige bedroom d'insa yarufe yai kwanciyarsa, haka sukacigaba da zama acikin gidan baruwansa da'ita koson ganinta bayayi itakuwa tsabar damuwace tasa batason fitowa waje,,,.... _______________ Haka sukacigaba da zama acikin wannan yanayin, yau kimanin kwanansu biyar kenan ahaka bayacemata uffan idan tamasa magana baya amsamata koma kallonta bayayi girki idan tai bayaci taita neman gafaransa amma ko kallonta bayayi wani lokacinma idan tanamasa magana akan matsalar saiyaimata shuru kokuma kawai taga kwallah nabin fuskarsa, gaba 'daya ya kauracemata gashi yau kusan kwana uku kenan batada lafiya bata iya cin komai girkinma dataga bayaci gashi bata iya shiga kitchen saboda warinsa datakeji shiyasa tadainama wahalarda kanta dayin girkin,,,... Yau kusan kwana biyu kenan rabonta da fito parlor saboda kamshin kitchen dake shigowa ciki itakuma batason kamshin amai yakesakata hakan yasa yanzu daga bedroom d'inta sai toilet take shiga gashi yanzu amai takeyi sosai ga jiri datayi amai saitadinga jin jiri yana dibanta saita kwanta sannan yasaketa, cikin y'an kwanaki tarame sosai tai fari sosai k'irjinta ya cicciko sosai hips d'inta suka kara fiffitowa,,,.... Yau dai tai k'udurin zata tinkaresa ayita ta kare shin menene makomarta agunsa menene makomar aurensu ya kauracemata ya kauracemata har a shimfida bayan kuma shine yasaba mata da soyayyarsa yanzu kuma zai kauracemata,,,.... Zaune yake a parlor kansa na kan hanun kujerarda yake zaune yak'urawa sama ido yai shuu yana tinani, k'arasowa tai ahankali tazo kusa dashi ta durk'usa tana kallonsa, yanajin motsinta yai saurin tashi a zaune, tana kallonsa sosai saitaga shima yarame sosai tamkar wanda yai jinyar shekara biyu y'ar kibarda yai ta angonci dikta zibe,,,.... Dakyar taiya hada y'an kalmominda zata fad'amasa takallesa cikin yanayin ban tausayi tace "MUJAHID na rokeka dan Allah ka yafeman laifinda namaka dikda nasan banida laifi kuma banida hanu akan abunda kake zargina akansa saidai banida kwakkwaran shaidarda zan kare kaina amma dan Allah MUJAHID ka yafeman wallahi nagaji da irin wannan zaman damukeyi nagaji da wannan ho inkula dakake nunaman hukuncinda ka yankeman yaman nauyi sosai dan Allah ka sausautaman" koda ta gama maganar ta kallesa saitagansa yana zubda kwallah, har zata sakeyin magana kawai saiyamike tsaye Yawuce isuwa d'akinsa,,,.... Yana isa yajanyo kofa yarufe,,, nan tai zauna dab'as akan tiles tafashe da wani irin kuka maicike da tsintsar ban tausayi, tanacikin yin kuka sai kawai tamik'e tsaye tawuce izuwa bedroom d'inta,,,".... Tana shiga tabud'e wardrobe d'inta tafiddo da kayanta sannan tad'akko akwati d'aya tazuba kayan acikin tad'auki hijab d'inta tasaka tasaka takalmanta tafita, orlready akwai Key's d'in mota a hanunta tana fita tafiddo 'dayan mota tashiga tawuce,, kai tsaye gida masarauta tawuce tana isa tai parking tafito tad'auki akwatinta sannan tarufe mota tawuce sashen hajiya gimbiya matar mai martaba kakarsu kenan mahaifiyarsu sarki da abban MUFIDA,,,.... Tana isa cikin parlor kuwa ta taddata tareda hadimanta suna aiki batajira komaiba tawuce bedroom d'inta tafad'a kan gado,, koda gimbiya tashigo saita taddata tanata rera kuka kamar sabuwan amarya nantashiga tambayarta abunda ke faruwa,,,"... Dik yanda jaddati taso tasan abunda ke faruwa musamman data ganta da akwati amma MUFIDA takasa sanardaita sai kukan kawai take danhaka ta kyaleta tabarta anan cikin d'akin a kwance,,,.... Bayan mai martaba yadawo tasameshi tasanrdashi nantake yakira MUJAHID suka zaunardasu agabansu suna tambayansa, shima k'in fad'a yai saiyacemasu kawai d'an sabani suka samu, dikda mai martaba yafahimci bahaka bane amma saiya kyalesu yabar MUJAHID yai tafiyasa, sun d'aukan da dare zaidawo ya d'auketa sutafi amma har 10pm baidawoba hakan yasa mai martaba yafara gasgaka gaskiyar abunda yake tinani,,,.... ***** ***** Yau kimanin kwanan MUFIDA biyar kenan ahanun su mai martaba amma har yanzu MUJAHID baisake dawowa gidanba ma gaba 'daya kuma kosun kirashi layinsa baya shiga ga MUFIDA batada lafiya sosai har yanzu kuma har yanzu mai martaba da jaddati har yanzu sunki barin kowa yasan MUFIDA tana gidan,,,.... Yau dai abun yai tsanani sosai dan haka mai martaba dakansa yashirya a sirrance yad'auki MUFIDA sukawuce asibiti da'ita, dazuwansu aka karb'eta cikin gaggawa saboda mai martaba yafi k'arfin yabi layin jiran likita, kai tsaye akawuce da'ita emergency saboda ganin yanda jikinta yai zafi sosai suna isa akafara treatment d'inta, jininta suka fara diba sannan suka dibi fitsarinta aka kai lab domin yin gwajinsa sannan suka doramata drip sukamata injection ciki hadda na bacci aikuwa nantake baccin yai awon gaba da'ita, saida sukaga tai bacci sannan suka cigaba da dubata,,,".... Saida suka tabbatar komai yadawo normal sannan likitar tafito tayiwa mai martaba bayani daganan suka kaisa wani staproom inda ake ajiye manyan bak'i domin yazauna acan,,,.... Bayan yazauna yasake d'aukan phone nasa domin yai trying na number d'in MUJAHID, cikin sa'a kuwa tashiga tafara ringing, ringing 'daya ana biyu yadauka cikin girmamawa yagaisheda mai martaba, baice dashi komaiba kawai yace "kazo asibitin Ustaz Shuraim kasamemu anyi admitting na matarka" baijira yaji mezaiceba yakashe wayar, har kusan 11am MUJAHID baizoba ganin haka yasa mai martaba yasake neman layinsa saikuma yajisa a kashe,,,".... Wannan abun yana matuk'ar bama mai martaba mamaki shin wane daliline yasa MUJAHID yake nuna halin ho inkula ga MUFIDA shin laifinme tamasa wanda su duka suka kasa fadawa kowa, waennan tambayoyi sune keta faman zarya acikin kunnayen mai martaba,,,.... _______________ Sai kusan 12pm sannan MUFIDA ta farka nan doctor tashigo tasanarda mai martaba suka tashi sukaje gunta, tana ganinsu saita bata fuska saboda a zatonta tana juyawa zatai tozali da kyakkyawar fuskar abun k'aunarta MUJAHID saikuma tasami akasin hakan nantake yanayin fuskarta yasauya, k'arasowa yai yamata sannu cikin fara'a da barkwanci da wasa irin na kaka da jikarsa ta amsa itama tana mirmushi,,,.... MUFIDA kasa hakurewa tai harsaida ta tambayi mai martaba MUJAHID, cikin wani irin yanayi tadubi mai martaba tacemasa "jaddu na MUJAHID baizobane?" kallonta yai cikin tausayi yace "MUFIDA baizoba" daga haka tajuya fuskarta batasake waigowaba, suna zaune doctor munawwara tashigo da result sakamakon gwajin jini dana fitsarin MUFIDA, bayan tai y'an bayanai sannan tace "daga k'arshe dai Allah i jima da ranka nanda wata takwas zaka samu d'a saboda y'ar jikarka tana d'auke da juna biyu na tsawon wata biyu da kwana uku saboda haka yanzu dole a dinga kula da'ita sosai musamman yanda nata laulayin yazo da wahala dole a kula da'ita tadinga cin abinci mai kyau saboda tasami kwarin jiki da wadataccen jini da ruwan jiki, sai kuma zata dinga zuwa awo idan cikin yakai wata hud'u zuwa biyar domin mukula da lafiyarta da abinda ke cikinta fatanmu Allah i sauketa lafiya yabayarda rayayye mai albarka" mai martaba ya amsa da ameen sannan yayiwa doctor munawwara godiya tabashi file's d'in MUFIDA da result sannan tafita,,,,.... Wani irin farinciki ne ya mamaye zuciyar mai martaba hakama MUFIDA nan cikin sauri mai martaba yakira layin sarki yashaidamasa sannan yakira layin jaddati uwar gidansa itama yafad'amata, kankace me masarautar BAGDAAZ zancen yakaradeta kowa yaji sarauniya MUFIDA uwar gidan yarima Biryama MUJAHID tana d'auke da cikin D'an sarki jikan sarki kamakunnen sarki tankad'ahaudin sarki, jinin sarauta takoina gaba da baya danko ummin MUJAHID y'ar sarautace babba,,,.... Kankace me hospital d'in Ustaz Shuraim tacika da zuriyar masarautar BAGDAAZ d'akinda MUFIDA take yacika sai fira ake ana barkwanci abun gwanin birgewa su Nasmat sunyo satar hanya batareda ummi tasaniba sukasaka driver yakawosu,, dik abunda ake MUJAHID baisaniba kuma baizoba,,,... Kwananta biyu a hospital taji sauki sosai danhaka suka sallameta suka koma gida gimbiya tacigaba da kula da'ita, a ranarda suka dawo mai martaba yasaka a nemomasa MUJAHID dik inda yake cikin gaugawa aikuwa nantake dakaru da hadimai suka bazama nemansa............ More comment more tyaiping 🤷‍♀ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 65/66*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ ______________ MUFIDA kuwa tariga data cire tsammanin MUJAHID zai sake waiwayota yanzu komai tariga data barwa Allah tamayarda hankalinta ga ibada saboda tasan shine kad'ai mafita agareta,,,... Gidan MUJAHID acan dakaru suka cimmasa nan suka shaidamasa sakon mai martaba, sanin halin mai martaba yasa dole badan yasoba yashirya suka tafi,,,"..... A babban parlon mai martaba MUJAHID ya cimma mai martaba, tinda yashigo parlon yaga yanayin fuskar mai martaba yasan lallai mai martaba ransa ya baci sosai, cikin tsintsar ladabi yak'arasa ciki yadurk'usa yakwashi gaisuwa, dasauri mai martaba yadakatardashi da fad'in "bana buk'atar gaisuwarka Yarima" mikewa yai tsaye sannan yazauna ya sudda kansa k'asa,,,".... D'agowa mai martaba yai yakallesa sannan yafara magana "Amma wallahi Biryama kabani mamaki haba saikace ba musulmiba kamar ba namijiba kamar bamai ilimi ba haba ai kowanne irin laifi yarinyar nan tamaka izuwa yanzu yadace ace ka yafemata kodon halinda take ciki a yanzu, takiraka tayita neman layinka amma daga ace yana kashe saikuma kagi dagawa kokuma ka kashe wayar gaba 'daya, tayi kuka tayi kuka kamar ranta zai fita, shekaranjiya batada lafiya kwananta biyu a asibiti amma kak'i zuwa kuma nakira na fadamaka, haba MUJAHID bansanka da wannan halayyarba kai mutum ne mai hak'uri da juyawa komai baya ka yafewa banza bare kuma matarka y'ar uwarka kanwarka jininka kuma wacca jininka yake a jikinta",,,,.... Yanajin abunda mai martaba yafada "wacca jininka yake a jikinta" saiya d'ago da sauri ya kallesa yace "jaddu kana nufin MUFIDA cikine da'ita?" kallonsa mai martaba yai ganin yanda fuskarsa tai sannan yace "eh shine ma silar zamanta asibiti yanzu watansa biyu da kwana uku saboda haka inaso kayafemata dik laifinda tamaka kadauki matarka kaje kacigaba da kula da'ita dakuma abinda ke cikinta saboda karta sami matsala, kaga yanzu haka tinda muka dawo asibitinnan dikda taji sauki sosai amma har yanzu batada walwala sosai kullum tana cikin d'aki a kwance abincima sai hajiya tamatsamata sosai sannan takeci shima ba wani mai yawaba sosai, dan Allan Biryama kayi hak'uri Allah mafa yanason mai yafiya saboda shi kansa munamasa laifi kuma ya yafamana to bare mu kuma damuke ajizai masu aikata sabo, kayi hak'uri ka danne zuciyarka mace hak'uri ake da'ita saboda ita mai rauni ce kaina babba dole kadinga hak'uri",,,,.... Haka dai mai martaba yaita bama MUJAHID hak'uri yana kara jan hankalinsa da nasihohi yana kwantar masa da hankali har yaji zuciyarsa tai sanyi nantake tausayin MUFIDA yafara ratsashi musamman dayaji irin wahalarda takesha, d'agowa yai ya kalli mai marataba yace "shikenan jaddu nayafemata Allah i yafemana baki d'ai" wani irin farinciki mai martaba yaji yai mirmushi yace "ameen yh rabbi Allah i maku albarka yak'ara kareku daga sharrin shaid'an da mak'iya" ya amsa da ameen,,,.... Can yace "jaddu ina take ne?" sai mai martaba yace "tana ciki a 'dayan d'akin" nan yatashi yashiga ciki,,".... Kwance take a k'asa kan tiles d'in d'akin saboda yanzu komai batajin dadinsa tafison ma ta kwanta a kasan tanajin d'an sanyin tiles d'in yana shiga jikinta, ahankali yabud'e k'ofar yashigo cikin sallama, can kusa da bango yahangota kwance kamar y'ar baby, dama MUFIDA bawani jikin kirkine da'ita ba bare kuma yanzu da ciwo yazo, yanzu bayan tilin bobbs da hips bakomai ajikinta dikta rame tai fari tass,,,.... Jin zazzak'ar muryarda ko a mafarki tajita zata gane mai ida yasa dasauri tad'ago sai tai tozali da kyakkyawar fuskarsa, wasu zafafan kwallah ne suka zubomata sannan ta tashi a zaune dakyar towel d'inda take d'aure dashi ma kasa rikesa tai yasub'uce yafadi k'asa, cikin muryar kuka kwallah nabin kuncenta taharde hannayenta tace "dan Allah MUJAHID ka yafeman narok'ek'a da girman ubangijink....a" tak'arasa muryanta na rawa tana kuka, dasauri yak'araso kusa da'ita yadurk'usa yajanyota izuwa k'irjinsa ya rungume cikin tsintsar tausayinta,,,.... Bubbuga bayanta yafara alamar rarrashi batareda yacemata komaiba, wani irin nannauyan ajiyan zuciya ta sauke tareda k'ank'ameshi tsam tak'ara shigewa cikin k'irjinsa tana lumshe idanuwanta,, sunjima ahaka saida ya tabbatar da tadaina kukan sannan ahankali yadagota, harshensa yasaka yalashe kwallanda suka zubomata sannan yai kissing nata a goshi yasaka hannayensa yashafa fuskarta cikin fara'a,, ahankali yacemata "kidaina kuka only na komai yawuce kinji" cikin mamaki take kallonsa dan ganin abun take kamar a mafarki, tana kallonsa cikin mamaki tace "dagaske kake habiby na" sai yai murmushi tareda lakutar tsinin hancinta yace "eh" murmushi tai tasake rungumesa tana fad'in "nagode sosai habiby na Allah i kara tsareman kai daga sharrin mak'iya da masharranta" yai murmushi yace "ameeeen only na hadda ke" itama tai murmushi,,,.... Sake d'agota yai cikin murmushi yakai hanunsa ya janye towel d'inda take d'aure dashi yashafa d'an lafaffen cikinta yace "my only na dagaske akwai ajiyana anan" murmushi tai tarufe fuskanta da tafukan hannayenta tace "eh" janyota yai ya janye hannayenta yabata hot kiss akan lips d'inta sannan yace "ya Allah ya albarkaceshi yakuma nuna mana ranarda zaizo duniya yakuma saukeki lafiya yabamu rayayye mai albarka wanda dik duniya zatai alfahari dashi bamukadai ba" tai murmushi tace ameeen,,,.... Mikewa yai tsaye tareda ita yana rik'e da'ita yace "muje kiyi wanka kishirya muwuce ko" tai murmushi tace "toh" sannan suka wuce toilet, a toilet dinma shi dakansa yamata wankan sai noke noke take tana k'irjinta da hannayenta saboda yanda yaga sun cicciko kamar mai jego sun kara girma sosai sai shining suke saiyakejin suna d'aukan hankalinsa sosai gashi dama yana missing nasu sosai,, dakyar aka gama wankan aka fito sannan tashirya cikin atamfa da hijab yaharhada mata dika kayanta sannan suka fita,,,.... Koda suka fito ba kowa parlor donhaka kawai suka wuce suka shiga mota, saida suka fita harsun kama hanyar gida sannan MUJAHID yakira mai martaba yafad'amasa shifa yad'auki matarsa dankarsufara yawon nemanta, dariya mai martaba yai yace "kajiman jairin yaro to sai kayiwa wanda bashida matar nida nakeda habibiyata hajiya gimbiya uwar gida sarauniyar mata" MUFIDA ganin MUJAHID kawai tai ya kyalkyale da dariya, saida suka gama wayar sannan yake fad'amata abunda mai martaba yake fad'a nan itama taita dariya,,,.... Suna isowa yai saurin bud'e murfin mota yafito yazagayo yazo ya bud'e murfin motarta sannan yad'auketa cakk sannan yarufe motar da key yawuce d'auke da'ita izuwa cikin gida sai dariya take tana tsokanarsa,,,... Kai tsaye bai sauketaba sai akan bed d'insa yana sauketa shima yahau kan gado tareda janyota jikinsa, hanunsa yakai yacire hijab d'indake jikinta saiya k'ura mata sexy eye's d'insa yanamata wani irin shu'umin kallo, murmushi tai sannan tahuramasa iska ta bakinta izuwa ga fuskarsa, ahankali ya lumshe idanuwansa sannan yabudesu yajanyota yarungume yana fad'in "am sorry my only one am so sorry bankyauta makiba danai saurin fushi dake na kauracemaki batareda natsaya nai dogon nazari ba akan halinda zakishiga" murmushi tai sannan tace "wallahi ko sau d'aya bantaba jin gaushinkaba akan abunda kakeman saboda nasan dik masoyi na kwarai na gaskiya kuma dik miji wanda yai auren soyayya dolene yai kishin matarsa kuma dolene yaji matsanancin zafi idan matarsa ta aikata haka, to nidai bansan mezance akan wannan gagarumin laifi ba saidai nabaka hak'uri cikin tattausasan kalamai sannan nai addua ga Allah Ubangiji yatoni asirin dik wanda yakeson ya lalatamana zaman aurenmu yarabamu yasanya fitina a tsakaninmu, kuma naji dad'i sosai dabakai saurin yanke hukunci acikin fushiba saboda nasan MUJAHID kana d'aya daga cikin wanda zasu iya bada shaida akaina wallahi wallahi tinda nake bantaba aikata zinaba kuma kaima shaidatan...." bata k'arasaba yai saurin rufe bakinta tareda fad'in "shiiittt....!!! Is ok" shuru tai kuwa batasake cewa komaiba tak'urawa fuskarsa ido,,,,.... Wani irin k'ayatacaccen murmushi yai yakai bakinsa yabata hot kiss a kunce sannan yahard'e bakinsu gu 'daya yafara kissing, cikin wani irin salo yake kissing d'in bakinta yana tsotsar yawunta, itama lips d'insa d'aya takama na sama tafara tsotsa hakan yasa shima yakama nata na k'asa sukacigaba da kissing d'in junansu, cusa hanunsa yai acikin rigarta kasancewar ba brez ajikinta rigarce kawai, damkarsu yai yafara shafasu ahankali, 'dagowa tai ta k'ank'ameshi sosai sannan tad'ora bakinta kan nipples d'insa tafara tsotsa tareda kai hanunta d'aya kan sandar girmansa tafara wasa da'ita cikin wani irin salo da ita kanta batasan tanadashiba, wani irin masifaffen dad'i yaji yanda take masa wasa da sandar girmansa nantake yak'ara jin shaukinta yana Kara shigarsa, d'agata yai yarabata da kayandake jikinta, lokacinda yai 2eyes da dukiyar fukaninta ai kusan haukacewa yai ganinsu sunyi tsaye kyam sun kara girma fiyeda da hakan yasashi kara shiga wani yanayi nantake yakai bakinsa ahankali yafara tsotsar kan nipples d'in cikin wani irin salo da kwarewa, lokacinda yakai bakinsa kan nipples d'inta wani irin nishi tai "Ahhhsshh....!!!" tareda gantsarawa tak'ara turomasa bobbs d'in aaramma MUJAHID kuwa abun nema yasamu gashi dama yai missing d'inta sosai nantake yacigaba da tsotsarsu cikin nishad'i irin wanda ma'aurata ke tsintar kansu alokacin biyawa junansu bukata,,,.... MUFIDA ma tai missing d'in shona d'inta sosai nan tak'ara k'ank'ameshi tana cusa hanunta cikin sumarsa tana yawo dashi, sakko da bakinsa yai dai dai cibiyanta yafara kissing nata takoina musamman cibiyarta da cinyoyinta, can yad'ago yakai bakinsa dai dai kunnenta yamata rad'a saitai murmushi tareda sadda kanta k'asa,,".... Ahankali yakai hanunsa kasanta yafara shafar kan hq d'inta, d'an nishi tai tareda k'ank'ameshi takuma kai hanunta tarik'e hanun nasa, janye hanunta yai yasakko k'asa yarabata da pant d'indake jikinta ahankali yakai yatsansa yafara fingering nata cikin kwarewa, nishi tafara dasauri dasauri saboda yanayin yanda yake mata salon yana matuk'ar birkitata yana rikitata yanakuma rudata saidai tanafa matuk'ar son abun dan tanajin dadinsa sosai, cigaba yai da fingering nata tareda kai harshensa yalasa wajen, y'ar Kara tai mara sauti tareda 'dagowa sannan takoma ta kwanta, saida yaga tafara shed'ewa ko yatsanta bata iya d'agawa sannan yad'ago yacire kayansa yafara kusantarta,,"... Abunda yabashi mamaki lokacinda yake nema yashigeta shine, dikda MUFIDA tasaba yanzu gashi kuma harta d'auki ciki amma hakan baisashi daburcewa ba idan zai shigeta itama kuma tanadan jin zafi amma ba sosaiba, ahankali yacigaba da saduwa da'ita harsuka sami nutsuwa suduka, goshin MUFIDA yai haske kan nipples d'inta yai zajir kasancewar ita wannan alamarce ke nuna takawo tasami nutsuwa shima kuwa dama yakawo itace dai da saura ganin itama yanzu takawo danhaka yasauka daga kanta itakuma tamirgina gefe 'daya tajuyamasa baya,,,.... Saida suka huta sannan yad'auketa suka wuce toilet, acikin bath yashiga da'ita yakwantar da'ita kan k'irjinsa yana shafa bayanta da sumarta itakuma ta lafe ajikinsa kamar mai bacci, sunjima ahaka sannan suka fara darzan juna suna nunawa junansu tsintsar so dakuma k'auna daga baya sannan suka fito saita wuce bedroom d'inta tasake sauya kaya,,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya cikin tsintsar k'aunar junansu yayinda MUJAHID yake bama MUFIDA cikakkiyar kulawa, saidai har yanzu bai daina bincike akan wannan matsalar ba yasaka amasa bincike mai tsauri akan wannan gardin k'aton daya gani kan gadon matarsa ta hanyar aiki da ID card d'in gardin daya yar acikin parlor,,,.... Tini mai martaba yasaka aka kawowa MUFIDA hadimai mata guda shida kowacce da aikinda takeyi yanzu ita aikinta kawai taci ta kwanta saidan motsa jikinda take dik safiya ita da abun k'aunarta MUJAHID, sai kuma hadimai maza waenda ke kula da gyaran wajen gida zirga zirga ta yau da kullum, driver's guda biyu 'daya nata 'daya kuma na MUJAHID kasamcewar yafara aiki yanzu a katafaren company na mahaifinsa sarki wanda ake safarar kwayakwai na kaji wanda mutan China ke kula dashi shikuma shine shugaba gabad'aya,,,".... Yau takasance weekend agun MUJAHID kasancewar yanzu yaware rana ta musamman domin bama abar k'aunarsa cikakken lokacinsa dakuma kulawarsa gareta, zaune take acikin wani killataccen gu wanda MUJAHID yasaka aka ginamasu domin more rayuwarsu wato lambu, sanye take acikin sport were's riga da wando iya cinya sai y'ar hula wacca bata rufemata sumarta gaba d'aya ba shikuwa yanacan yana motsa jiki kasamcewar dasafe ne yanzu, 'dagowa yai ya kalleta yana shesheka yace "only na kifa taso kizo kik'arasa naki dan ko rabima bakiyiba" kallonsa tai da dara daran idanuwanta masu haske tamkar farinwata, cikin shagwaba tashagwabe fuska tace "gaskiya ni...ni Allah ni habiby nagaji sosai yunwa da kishi nakeji" firfito da idanuwansa waje yai yace "yunwa kuma my only na bamufi 30mnts bafa dayin breakfast har zakiji yunwa yanzu" turo da baki tai waje tace "to ai balaifina bane bare ace nacika ci dayawa" dariya yai sannan yace "ai bance laifinki bane my only na dama nasan dik laifin my boy ne" yafada yana kwaikwayan yanda take magana cikin shagwabar, itama dariya tai sannan tamik'e tsaye da d'an jinjirin cikinta wanda yakai wata hud'u yanzu,,,.... Atare suka jera suna makale da juna suka wuce izuwa cikin gida, suna isa yasaka humaida mai mata girki takawo mata ruwa tasha shikuma yawuce bedroom d'insa domin yai wanka yasauya kaya,,,.... Tana a zaune humaida takawomata ruwan tasha bayan tasha sannan ta tashi tawuce izuwa cikin d'akinta, shigarta da kusan 5mnts saikawai tafarajin wani matsanancin ciwo a maranta, abu kamar wasa amma sai karuwa yake ciwo bilhakki maranta yakeyi,,,.... Da tad'auka bawata matsala bane amma dataga jini yafara zubowa ta gabanta hakan yasa hankalinta yak'ara tashi gakuma ciwonda takeji yak'ara tsananta, cikin tashin hankali tafara kiran MUJAHID amra Anisa kuna inane, Anisace tajiyota danhaka tazo dasauri tareda durk'usawa tana fad'in "ranki yadade lafiya meke faruwa ne" cikin harshen larabci, ganin halinda MUFIDA take ciki yasa itama Anisa hankalinta yatashi takama MUFIDA takwantar da'ita sannan tafita,,,..... D'akin MUJAHID taje tafara masa noking, yana budewa tafad'amasa halinda sarauniyarta take ciki, wandone yake sakawa baiko k'arasaba yafito yawuce izuwa d'akin MUFIDA acan yak'arasa sakashi, shima ganin halinda take ciki ga jini yamata zuwa sosai yasa hankalinsa yamatuk'ar tashi, baijira komaiba kai tsaye yad'auketa izuwa hospital domin kare lafiyanta............ #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 67/68*_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Cikin sauri yake driving ganin halinda take ciki, wani irin nishi take hanunta dafe da maranta tana fad'in "innalillahi wainna ilaihi raji'un, hazbiyallahu wani'imal wakiil, wayyo Allah na MUJAHID mutuwa zanyi marana zata tsinke MUJAHID cikina wallahi mutuwa zanyi ka taimakeni MUJAHID" tana fad'in haka kwallah nazubarmata tana yarfarda hanunta 'daya d'aya kuma yana kan maranta ta dafe, MUJAHID kuwa dikya rude yarikice dasauri yake driving d'in,,,.... Dakyar cikin gaugawa suka iso hospital d'in Ustaz Shuraim, yana isowa baijira komaiba yazo yabud'e murfin motar yad'auketa yakama hanyar shiga cikin hospital d'in, tinda yad'akko ta nurse's suka biyo bayansa wata kuma taje tasanarda doctor's kasamcewar YARIMA Biryama mutum ne na mutane dikda darajarsa ta d'an gidan mulki kuma inda ake ji da mulkin da sarauta had'e kuma da shahararriyar dukiya wacca tafi k'arfin tinanin mai karatu amma sam bashida girmankai, yakan sauya kama yai shigar talakawa yaje kasuwa da asibitoci domin ganin yanda mutane ke gudanarda rayuwarsu daga baya kuma yazo yabasu tallafi yabasu kyaututuka domin suma suji dad'in rayuwa, wannan asibitin ma mallakin sarki ce wacca yagina yabada sadaka domin Allah ataimakawa talakawansa to kasancewar ustaz shuraim babbar likita kuma shine shugaba a asibitin yasa ake kiran asibitin da sunansa,,,".... Yana isa da'ita cikin gaugawa Nurse's suka karb'eta suka shiga da'ita emergency, suna shiga da'ita saiga doctor's d'in sun iso danhaka suka shiga domin bata taimakon gaugawa, wani doctur Akram ne yatsaya MUJAHID yamasa bayanin iya abunda yasani sannan shima yashiga ciki suka fara aikinsu,,,,...... Har kusan 12pm ba'ace ba'afito da MUFIDA ba, likitoci uku suka hau kanta domin bata taimako tayanda bazatasha wuya sosai ba wajen zubewar cikin,,,.... MUJAHID kuwa yakasa zama yakasa tsayi sai zarya yake a k'ofar shiga emergency d'in gaba 'daya hankalinsa atashe yake saiya zauna kuma yamik'e tsaye addu'oi barkatai kowacce karantowa yake batareda yak'arasa dayar ba, sai can kusan 12:30pm saiga doctor's d'in sunfito sauran suka wuce sai doctur Akram ne yatsaya yamasa magana cikin harshen larabci yace suje office d'insa yamasa bayani nan suka dunguma suka wuce,,,.... Bayan sun isa sun zauna ne doctur Akram yake masa bayani acikin harshen larabci kamar haka "Yarima hak'ik'a dik abunda Allah yabamu nasane kuma dik abunda yakarba shima nasane saboda haka godiya kawai zamu masa dakuma addua da fatan Allah yasake bamu wani, inaso dan Allah karka damu karka daga hankalinka, tabbas juna biyun dake cikin sarauniya yab'are yafita saidai muyi addu'ar Allah yasake bada wani mai albarka" idan ran MUJAHID yai dubu toya baci, yanzu shikenan sunrasa d'an babynsu dasuketayiwa shirye shiryen zuwansa, 'dagowa yai yakalli doctur yace "shikenan Allah i bada wani rayayye mai albarka" doctur yace ameen sannan yacigaba da magana "saidai yarima bafa miscarriage bane Abortion ne, cikin yazube ne tasanadin wani magani mai k'arfi da'akayi amfani dashi ta hanyar sha acikin ruwa ko juices wanda yake b'ararda ciki cikin gaugawa koda kuwa cikin yakai wata biyar ne to maganin zai iya narkarda abinda ke cikin ya nunnugesa sannan yab'arardashi, kasancewar ita jininta bayada k'arfi sosai kuma maganin yamata k'arfi shiyasa ta zubarda jini sosai jinin ne yafara zuwa kamin cikin yafara b'arewa",,,,.... Mamakin duniya yacika MUJAHID tsabar mamaki dayake yasa yasake baki da hanci da ido yana kallon doctur har yagama bayaninda yake masa, bayan yagama sannan sukai musaba yafita yabar office din zuciyarsa cike da mamaki dakuma tinani barkatai akan Abortion d'inda doctur yace MUFIDA tai dakuma kalar maganinda yace akai amfani dashi wajen b'ararda cikin,,,.... Koda yaje d'akinda aka mayarda ita har yanzu bata farkaba bacci take amma daganinta kasan taci wuya idanuwanta sun kumkumburo saboda kukanda tai jikinta sanye da rigar hospital d'in an rufemata jiki da blanket,zama yai kusa da'ita yakura mata ido yana kallonta, tinani yake acikin zuciyarsa anya kuwa MUFIDA zata iya aikata wannan abun kai ina dolene yai kwakkwaran bincike akan wannan abun, toma taina zaifara ne?,, haka yaita zancen zuci shik'adai,,".... Sai kusan 3pm sannan MUFIDA ta farka tana karanto kalimatusshahada tareda karanto addu'ar farkawa daga bacci, waigowa tai gefenta saita hango MUJAHID zaune a gefenta, murmushi yasakarmata sannan ya taso yazo kusa da'ita, shafa sumarta yai sannan yaduk'o ya sumbaceta a goshi yace "sannu my only na harkin farka" shuru tamasa batace komaiba tanabin d'akin da kallo, can sai komai yadawomata abunda yafaro acikin kwakwalwanta, dafe kanta tai sannan takai hanunta tashafa cikinta, dasauri tabud'e fuskarta tazaro daran daran idanuwanta tad'ago takalli MUJAHID tace "MUJAHID ina cikina kardai kacemun baby na yafita" duk'owa yai yakamo hannayenta yasumbacesu sannan yashafa sumarta yak'uramata ido sannan yace "come down my only one karki daga hankalinki inaso ki kwantarda hankalinki kinji dik abunda kikaga yasami bawa to tabbas mukaddari ne daga ubangiji, MUFIDA Allah yafimu son wannan cikin shiyasa ya karbi abunsa" tanajin yafadi haka saita fashe da kuka mai tsuma zuciyar mai karatu mai cike da tsintsar ban tausayi, rungumeta yai yafara rarrashinta yana bubbuga bayanta cikin tausayi yana fad'in "is ok is ok MUFIDA kidaina kuka mana insha Allah, Allah zaisake bamu wani kinjiko" batai shuruba haka tacigaba da kukanta yana rarrashinta,,,"... Kasancewar tazubarda jini sosai yasa saida sukamata karin ledar jini uku d'aya na MUJAHID ne sauran kuma siya yai, kwanansu uku anan hospital d'in nurse's da doctor's suna bata cikakkeyar kulawa dakuma MUJAHID, daga baya ganin tasami lafiya ta warke sai suka sallameta,,,.... Aranarda suka koma gida MUJAHID yakira hadimanda aka kawowa MUFIDA mata yafara tambayansu waye acikinsu yazubawa matarsa magani acikin ruwa cikinta yab'are, nanfa kowacce tafara rantse rantse tana kare kanta, ganin sunki fad'a yasa yatsoratasu akan zai koresu gaba 'daya kuma idan suka kuskura sukaki fad'a haryai bincike yagano wacca tai aikin to suduka sai laifin yashafesu kuma zaimasu hukunci mai tsauru, amma dikda hakan dayai baisa wata daga cikinsu tafadi komaiba saidai yana zargin humaida wacca takowa MUFIDA ruwa tasha shekaranjiya a parlor wacca kuma itace keyiwa MUFIDA girki, yahango razana da tsoro tsintsansa a fuskanta danhaka nantake yashirya yanda zaiyi, sallamarsu yai yace sutafi saisuka wuce daga nan yafara bincike akan abun yahad'a da wancan na baya na wannan gardin,,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiyar masu cikin farinciki da k'aunar junansu, a kullum karajin suke k'aunar junansu nakara shigarsu soyayya kuwa tazamarsu al'ada wacca take dole suyita,,,.... Kwanaki natafiya watanni na shudewa yau kimanin wata goma kenan da aurensu, wani abun mamaki da MUFIDA ke gani shine cikinta sai girma yake har yanzu bobbs d'inta basu huceba basu daina cika ba sannan tinda tai bari har yanzu bata al'adartaba tazo ( period or menstruation) abun yana bata mamaki kuma yana d'agamata hankali saboda ko lokacinda tana budurwa taba tsallaken wata dik wata saitaga al'adanta amma yanzu har kusan wata uku amma shuru, a zuciyarta tace "dolene nasanarda MUJAHID muje asibiti inba wata matsala bace",,,.... Tana cikin wannan tinanin sai wayarta tai kara nanta d'akko, tana dubawa saitaga sunan (my Lil Sis M ) akan secreen d'in wayar aikuwa dasauri tadaga tak'ara a kunne cikin zumud'i, daga 'dayan bangaren akai sallama sannan akace "haba my big Aunt haka akeyi dankina makale da masoyinki shikenan saiki manta da y'an k'annenki" dariya MUFIDA tai sannan tace "habadai my Little Sister munira wace ni dazan iya mantawa da y'an kannena abun k'aunata wallahi kullum kuna raina yanzu hakama kullum cikin maganarku nake kwanan nan harma nayiwa yayanku magana muzo mu gaidaku to shinedai baice komaiba shiyasa kukajini shuru amma insha Allah acikin kwanannan zaku ganni" murmushi munira tai sannan tace "to shikenan da har munyi fushi mundauka kin manta mune amma yanzukam munyi hak'uri" saitai murmushi tace "yawwa y'an kannena ina sonki ina alfahari daku wallahi ina my Lil bro musty" munira tace "yanzu suka fita tareda uncle hashim yazo kinga aunty MUFIDA kusan time by time sai musty yaita tambayana momy da aunty mubina sainarasa amsarda zanbashi wallahi",,,... Shuru MUFIDA tai sannan tasauke nannauyan ajiyan zuciya, ganin haka yasa munira ta kauda zancen da fad'in "am aunty dama nakirane nafad'a maki gobe insha Allah zamuzo BAGDAAZ su Abbu ne sukace kar afadamaki abari muyi surprising naki shine nikuma nazo a boye nakiraki nafad'a maki" wani irin dad'i MUFIDA taji tace "kai dan Allah munira dagaskiya kike" munira tace "Allah kuwa gobe zamuzo" aifa nan MUFIDA taita tsalle tana murna,,,.... Sunjima sosai suna waya daga bisani sukai sallama, sunayin sallama takira MUJAHID tafad'amasa nan shima yaita murna sannan yamasu addua da fatan sauka lafiya,,,... A daren ranar bayan MUJAHID yadawo daga office saiya d'auketa sukaje gida, koda sukaje saisuka tadda ana shiryen shiryen taryan mutan k'asar Cyprus wato MA'ARUF kanen MUJAHID dake can yana karatu yanzu yagama shine zai dawo gobe, kasancewar har yanzu ummin MUJAHID batasake mata fuskaba yasa tai zamanta a sashen jaddati bataje sashentaba hakama MUJAHID baitarukataba akan taje saboda shi bayaso yaga anawulk'antamasa ita shiyasa yanzu kosunzo bayacewa taje sugaida ummi saidai shi yaje dikda koya gaidata d'in ba karb'amasa takeba dan har yanzu fushi take dashi saidai ya zauna suyita fira da k'anensa idan suka gama yadawo sashen jaddati, su Nasmat ma sunaso suje gun MUFIDA ko kwana d'aya suyi amma ummi tahana,,,.... Sunjima sosai anan kasancewar idan ana wani biki a gidan to kowa nagidan baya bacci any time kamar ba dareba mutane sai zirga zirga suke hadimai kuma kowa na nasa aiki, sai kusan 11pm sannan suka koma gida,,,".... Washe gari around 10am dot akaje dauko Ma'aruf airport dasu munira kasancewar jirgin lokaci 'daya suka shigo sai aka raba biyu MUJAHID da sauran dakaru sukaje dauko ma'aruf mai martaba da wasu dakarun sukaje d'akko su munira su MUFIDA kuwa aka fake gida ana jiran isowarsu,,,.... Su munira ne suka fara isowa nanfa su MUFIDA aka had'e sai murna ake ana tsalle, bayan sun iso ne su ma'aruf suka iso nan gida yacika da mutane y'an uwa dakuma abokan arziki, abban MUFIDA ma yazo tareda matansa,,,,.... Tinda ma'aruf suka iso yakyalla idonsa ga munira yakasa d'auke idonsa sai kallonta yake, shi abunda ma yafiso yasani akanta shine ya zumuncinsu yake dasu,,,... Ma'aruf kyakkyawane kamar MUJAHID amma MUJAHID yafisa tsayi da fad'in fuska kuma yafisa fari sosai amma shima dai very handsome gyai ne gashi d'an bokone yanaji da boko sosai d'an gayune nabugawa a mujallah,,,".... Bayan sunhuta angama gaisawa da juna sai sarki ya shiryamasu kasaitacciyar walima ta murnar dawowan ma'aruf da kammala karatunsa wacca zaagudanar a babban parlonsa na taryan manyan bak'i, zaagudanarda walimar 2:30pm bayan angama sallan azahar,, daganan MUFIDA takwashi su munira suka wuce gidanta, acan sukai shirin zuwan walima bayan sunshirya sannan suka fito domin suwuce, harsun fito suna jiran isowar driver saiga ma'aruf yadanno hancin motarsa shi da friends d'insa, bayan yaiso yai parking saiyafito cikin fara'a da dariya suka gaisa da MUFIDA sannan yakalli munira itama suka gaisa yana mata wani irin kallo da'ita saida tadan ji ta tsargu, ganinsu sunfito kuma yasan can gun walimar zasuje yasa yace suzo mana yakaisu shima can zasu,,,... MUFIDA batamasa musuba kuwa suka shiga suka wuce, acanma ma'aruf sai kallon munira yake dik inda tai saita gansa dazasu zauna ma kujerardake kusa da'ita ya zauna, bayan angama komai MUJAHID yazo yadaukesu yawuce dasu gida............. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 69/70*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Suna isa wanka su MUFIDA sukai shikuma MUJAHID yawuce bedroom d'insa, bayan sunyi wanka sannan sukafito parlor humaida takawomasu abinci nan suka zauna sunaci sunashan firar yaushe gamo,, bayan sungama sannan sukai zaune munira tafara bama MUFIDA labarin abubuwanda suka faru bayan tafiyanta, sunjima sunashan fira har kusan 7pm ganin ankira sallar magrib yasa suka tashi suka shiga ciki domin gabatarda sallah,,,.... Bayan sungama sai MUFIDA tafita tabar munira anan, kai tsaye d'akin MUJAHID tawuce,,,".... Cikin sallama tabud'e k'ofa tashiga, zaune yake akan gado yana tsara kaya acikin traveling bag, yanajin sallamarta yad'ago fuskarsa cikin fara'a da murmushi yakarb'amata, k'arasowa tai itama cikin murmushin tazauna kusa dashi tana fuskantarsa sannan tace "barka da hutawa habiby na" yai murmushi tareda rik'o hanunta sannan yace "barka dai my only one da harnace yau my only anhad'u da k'anwa anmanta da habiby" dariya tai tace "laa a,a wallahi kasan anjima ba'ahad'uba shine muketa shan fira amma kana raina dama so nake nai sallah sannan nazo gunka",,,..... Murmushi yai sannan yamatso dab da'ita yalakuci tsinin hancinta cikin tsokana yace "to me za'abani yanzu kishi nakeji amma na matana" murmushi tai tasinne kanta k'asa cikin yanayin kunya batareda tace komaiba, shima murmushin yai yace "hmm only na badai kunya ba bansan lokacinda wannan kunyar zata fitaba gabadaya amma nasan dik laifinane daban cireta ba gaba 'daya tin a first night" hararansa MUFIDA tai sannan tace "a first night ai mugunta kai" dariya ya kyalkyale da'ita sannan yace "my only ashe dai haryanzu baki mantaba" "inafa zan manta kuwa idan mai tutu ya manta ai wanda ke kwasansa bazai mantaba" gyara zamansa yai yana kallonta yace "nimafa naci wuya aranar" hararansa tasakeyi tace "bawani dad'i dai kasha" yai dariya sannan yajuya yacigaba da aikinsa,,,,..... Kan gadon tahau dakyau tana fad'in "am habiby wai inazakaje ne naga kanata harhada kaya haka" mikewa yai tsaye izuwa wardrobe d'insa yana fad'in "wallahi wata tafiyace takamani" cikin mamaki tace "tafiya kuma zuwa ina?" "Nigeria, zamuje neman aure Amira ne wa Rayyan" zaro daran daran idanuwanta tai ta firfito dasu waje tace "Ehhh....!!!" cikin tsintsar mamaki, yanda tai sai abun yabasa dariya yace "yess insha Allah kuma munada hope d'in baza'ahanamu ba kinga nanda after sallar azimi saimusha biki",,,,... Tsintsar mamaki da farinciki yagama cika MUFIDA tama rasa mezatace kawai tasakko daga kan gadon tazo tarungume MUJAHID tareda bashi hot kiss a hab'a sannan tace "wallahi naji dad'in wannan abun nai matuk'ar farinciki sosai" janyota yai yatallafo fuskarta da dika hannayensa cikin murmushi yace "ai nasan zakiji dad'i kuma zakiyi farinciki shiyasa nai k'okarin hada wannan abun domin kiyi farinciki, jibi insha Allah zansauka Nigeria zanyi kwana uku a can sai angama komai sannan zan dawo" wata iriyar dariyar farinciki tai tasake rungumesa tana fad'in "ina sonka ina matuk'ar k'aunarka mijina" yai dariya yace "nima ina k'aunarki matana",,,.... Daganan cigaba tai da had'amasa kayan dakanta saida tatsara komai ta harhahada komai sannan tagyaramasa d'akinsa sai shan fira suke suna barkwanci da junansu, bayan tagama sannan sukafito atare suka dinner tareda munira,,,.... Washe gari bayan sunshirya sai MUJAHID yadaukesu yakaisu can gida, koda suka isa ma'aruf na harabar gidan yana buga game shi da friend's d'insa cikin game were's, yana ganinsun fito yazo cikin fara'a da murmushi suka gaisa da MUJAHID sannan yagaida MUFIDA, bayan sungaisa sannan yakalli munira itama suka gaisa, atare suka wuce ciki yabar friend's d'insa,,,.... Saida MUJAHID zai fita sannan suka fito atare, basuko gama buga game d'in ba yace atashi nan suka wuce side d'insu, wanka yatsala cikin English were's had'addu sai kamshin daddadan tirare yake, bayan yagama shirin yakalli kansa a mirror ya tabbatar yagama had'uwa sannan yafita,,,.... Kai tsaye side d'in jaddati yawuce koda yaisa dik suna zaune sunashan fira, cikin sallama yashigo yana fara'a yazo ya zauna kujerardake kusa data munira akacigaba da firan dashi,,,.... Sunjima sosai anan anansuka wuni sunashan fira dasu Abbu musty sai tsalle yake ajikin MUFIDA tamkar itace mahaifiyarsa koda yake hausawa sunce babbar yaya uwa ce, saida MUJAHID yadawo daga office sannan yazo yad'auki MUFIDA suka wuce kasancewar munira anan suka barta,,,".... ________________ Around 7:40pm MUFIDA na a zaune bayan tagama sallan magrib saiga kiran munira yashigo a wayarta, ahankali tad'auki wayar sannan tadaga tareda kara wayar a kunnenta, bayan sungaisa munira tace "am aunty MUFIDA inataso muyi wata magana d'azu amma yaya MUJAHID yahana" cikin kulawa MUFIDA tagyara zamanta sannan tace "Eyyah menene hala" itama gyara kwanciyarta tai sannan tacigaba "wallahi aunty tinda mukazo ma'aruf yamanneman kaman cwingom narasa yanda zanyi dashi, yauma d'azu bansan a'ina yasami number na ba saigashi yakirani wai yananemana a lambu, bayan najene yake fad'aman wai shi sona yake kuma da aure yake sona dan Allah karnace a,a wallahi tinda yaganni yaji sona yashiga zuciyarsa" tak'arasa maganar cikin dariya, MUFIDA ma dariyan tai sannan tace "ai tinda naga yana wani sinne sinne yana sadda kai idan zai gaidani hadda wani d'an risinawa nasan dawata ak'asa, to munira naji dad'in hakan kuma nayi farinciki sosai, saidai munira gaskiya ni ban amince ki amincewa tayin soyayyar sa ba saboda banaso ki auresa" jin abunda MUFIDA tafad'a yasa dasauri ta tashi daga kwancenda take tace "meyasa aunty MUFIDA" d'an shuru MUFIDA tai sannan tacigaba "munira nikaina dakikagani ummi mahaifiyar MUJAHID bataso MUJAHID ya aureni ba hakan yasa yanzu haka fushi take dashi saboda kin bin umarninta dayai yaki aurar y'ar uwarsa y'ar kanwarta ya auren" nandai takwashe komai daya faru tafad'amata sannan tak'arasa dafadin "a yanzu haka ummi bata k'aunar ganina bataman magana tahana kowa nata yakusanceni hatta k'annen MUJAHID dasuke uwa 'daya uba 'daya sai ma'aruf ne kawai shima kuma nasan batasan yana zowa nanbane, saboda haka munira banason kema kishiga acikin halinda nake kuma banason kiyi saurin shiga acikin soyayyar ma'aruf saboda inatsoron kar mahaifiyarsu tace bazai aureki ba,, munira kawai kibama ma'aruf hak'uri yaje yanemi wata kema kuma Allah yabaki wani",,.... "Hmm....!!!" munira tasauke numfashi sannan tace "shikenan Aunty dama banbashi amsa ba yanzukuma tinda haka abun yake zanbasa hak'uri yaje yanemi wata kawai" MUFIDA tace " shikenan Allah yabaki wani nagari shima kuma Allah yabasa wata tagari" tace ameen sannan sukai sallama,,,.... Waigowarda zatai sai kawai MUJAHID a tsaye yana kallonta, juya fuskarta tai cikin jin kunyar maganarda tafad'awa munira abunda ke tsakaninta da ummi saboda tasan yaji dik zancensu",,,... Ahankali yak'araso fuskarsa d'auke da fara'a wacca tabama MUFIDA mamaki saboda a zatonta zataga tsintsar b'acin rai ne a fuskarsa amma saitaga akasin hakan, zama yai dab da'ita cikin sakin fuska yace "MUFIDA sam baidace kifadawa munira abunda ke tsakaninku da ummi ba ma'aruf yaganta kuma yaji yanasonta itama kuma na tabbata kila tanasonsa to meyasa zakiyi haka amatsayinki na yaya agaresu, hakan dakikai baidaceba sam" shuru tai tana kallonsa cikin mamaki baidamuba yacigaba "ma'aruf yafad'aman yana son munira kuma nai na'am dahakan nai farinciki sosai kuma insha Allah zanyi tsaye da kafafuwana har sainaga wannan auren ya tabbata" dasauri MUFIDA ta taresa dafadin "MUJAHID karkai hakan wallahi banason munira itama tashiga acikin halin rayuwarda natsinci kaina aciki inaso naga munira nafarinciki inaso naga sirikar munira tana alfahari da'ita kuma tanasonta dan Allah narok'ek'a kabar wannan zancen please....!!!" takarasa cikin magiya kwallah nabin fuskarta,,,,.... Juya fuskarsa yai sannan yace "MUFIDA kidaina fadar waennan maganganun kema insha Allah ummi zatasoki watarana kawai dai raunine da ummi irinna mata bata fahimceki bane kidauka aranki wata rana zata soki sannan kadace zaki hana ma'aruf y'ar uwarki idan kikamana hakan sam baki kyauta mana ba kuma bazanji dad'i ba shima kuma haka saboda yariga daya fad'a tarkon sonta kuma kinsan zafi da rad'ad'in rasa masoyi" shuru kawai tai batasake cewa komaiba sai yacigaba "abunda kawai nakeso dake shine, kimasu addua dakuma fatan alkhairi arayuwarsu sannan ki rik'o Allah yafahimtarda ummi tagane gaskiya dakuma matsalar raba masoya ko shiga atsakaninsu" ganindai har yanzu takasa sakewa yasa yamatso dab da'ita cikin murmushi yajanyota tadawo jikinsa tareda yin kissing nata,,".... D'agota yai cikin murmushi yace "pleace my only ki saki jikinki mana banaso inganki acikin irin wannan yanayin dan Allah" y'an kwallanda suka zubomata ta share sannan ta k'ak'aro murmushi tace "shikenan nadaina" yai dariya yace "yawwa my only one Allah i maki albarka" tace ameen itama cikin murmushi, jin kiran sallar isha yasa yamik'e yafita izuwa masjid,,,.... Washe gari tin 8am MUJAHID yashirya yafito tareda MUFIDA, atare sukaje airport saida jirginsu yad'aga sannan suka dawo cikin kewar abun k'aunarta,,,... Kimanin kwanan MUJAHID biyu da tafiya su munira suka koma Nigeria sukabar MUFIDA cikin tsintsar kewa,, MUJAHID kuwa ranarda yasauka washe gari akai baikon Amira da Rayyan tareda saka ranar bikinsu, abun yamatuk'ar yiwa MUJAHID dad'i Rayyan kuwa farinciki tamkar yakashesa, bayan anyine MUJAHID yakira MUFIDA yafad'amata, farinciki da tsintsar murna baya misaltuwa agun MUFIDA nantake takira number d'in Amira, tana d'agawa nan taita tsokanarta suna dariya daga bisani ta tayata murna sosai, sunjima suna fira daga bisani sukai sallama,,,".... Kwanan MUJAHID uku a Nigeria sannan yadawo gida BAGDAAZ, koda yadawo saiya tadda MUFIDA na zazzabi, cikin kulawa ya zauna sannan yad'orata kan cinyoyinsa, tallafo fuskarta yai saiyaji jikinta yai zafi sosai, kallonta yai sannan yace "my only one meke damunki ne?" dakyar tabud'e idanuwanta sannan tace "najima sosai lokaci bayan lokaci zazzabi yana tasoman saidai danasha magani yake kwantawa to yanzuma dai nasha magani" ganin yanda takeyi alamar tanajin zazzabin sosai yasa yakwantar da'ita sannan shima yakwanta a bayanta,, hanunsa tarik'o 'daya tadora kan cikinta sannan takallesa tace "habiby tin bayanda nai bari bansake ganin period dinaba kuma nasan banida ciki amma kuma abun mamaki wani lokacin idan na kwanta sainaji abu yanaman motsi aciki nidai habiby ka kaini asibiti inajin tsoro" murmushi yai yashafa fuskarta sannan yak'ara matsota acikin jikinsa yace "karki damu my only one insha Allah bawata matsala bace gobe zankira doctur Aysha tazo saitadubaki kinji ko" saitai murmushi tace to,,,".... _______________ Washe gari kuwa kamin yafita office yakira doctur Aysha d'in tazo nan tafara yiwa MUFIDA y'an tambayoyi tana bata amsa, bayan tagama sannan tamata y'an gwaje gwaje, abunda dai doctur ke tsammani shine yake tabbata, murmushi sukaga doctur d'in nayi, bayan tagama sannan tacewa MUJAHID tanaso suje hospital nasu domin tayiwa MUFIDA wani babban gwaji wanda zai tabbatar mata da abunda take tinani,,,.... MUJAHID kuwa baiyi musuba yace MUFIDA tashirya nantashirya suka shiga mota suka wuce, bayan sun isa saita d'ora MUFIDA kan wani gado acikin babban dakinsa sukeyiwa mata masu ciki awo, na'urori takunna sannan tad'ora wani abu akan cikin MUFIDA nantake saiga d'a baby ya bayyana a naura kwance acikin mahaifar MUFIDA, tsintsar mamakine ya bayyana a fuskokinsu wanda yasaka MUJAHID yakasayin shuru saida yai tambaya, acikin harshen larabci yace "doctur ya akayi wannan rikitaccen al'amari yafaru mai cike da ban mamaki da al'ajabi" murmushi likitar tai sannan ta zauna tafara masu bayani "sau dayawa irin waennan matsalolin suna faruwa wanda idan likita baiyi kwakkwaran bayaniba hakan na'iya zama matsala atsakanin ma'auratan biyu, lokacinda matsalar tafaru cikin bai zubeba tadaiyi zubar jinine sannan suma likitocin basuyi kyakkyawan bincikeba koda yake irin wannan matsalar bakowanne likitane ke iya magancetaba saboda haka dai babyn ku bai bareba yana nan saidai yana buk'atar kulawa sosai" wani irin farincikene yarufesu sai aka rasa wanda zai fara magana acikinsu dik sai dariya kawai suke suna fara'a,,,.... MUJAHID ne yace "mungode sosai doctur amma yanzu watansa nawane" saida taduba tamata awo sannan tace "yanzu watansa bakwa ne da kwana hud'u" yai murmushi, nandai sukamata godiya yabata kudin aikinta sannan yad'akko MUFIDA suka wuce gida,, ranar wuni sukai acikin tsintsar farinciki musamman MUFIDA, tindaga wannan lokaci MUJAHID yad'ora daga inda yatsaya na bama MUFIDA kulawa ta musamman yanzuma saiyafi da d'in dan yanzu aikin komai yahanatayi saidai shi yamata kokuma tasaka hadimai sumata itakuwa ma batason hakan saitakejin dikta takura ba dad'i amma dole take hak'ura saboda MUJAHID yace a,a,,,".... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya inda MUFIDA da MUJAHID ke rainon cikinsu cikin kulawa ta musamman yanzu yashiga wata takwas yaturo fiyeda da yafito kuma saiyamata kyau sosai,,,.... Saura sati 'daya afara azimi MUJAHID yazowa MUFIDA da daddadan albishir sarki yace zasuje suyi umrah atare dashi da ummi, MUFIDA taji dad'i sosai nantaita yiwa sarki kyakkyawar addua saidai dayace da ummi zaaje sai murnarta taragu har MUJAHID yafahimci hakan a fuskarta,,,..... Saura kwana uku afara azimi jirginsu yad'aga izuwa Saudi Arabia domin gudanarda UMRAH............ *kumin afuwa najina shuru kwana biyu NEPA namuce tasami matsala shys amma yanzukam komai normal insha Allah* #/Vote #/Share #/Comment '''AUFANA for life ''' *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 71/72*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ *****2pm dot jirginsu yasauka k'asa mai tsarki, suna sakkowa dakaru sukazo da dalla dallan motoci suka d'aukesu izuwa masauki, kasamcewar sarki babban mutum mai gudanarda gaskiya wanda aka sansa da tausayi dakuma son talakawansa, girmansa dana kujerarsa yasa kowa ke girmamasa kuma yake martabasa data kujerarsa hakan yasa dik kasarda yaje a yankin arab's ake bashi girma ake martabasa sosai,,,".... Kai tsaye wani k'ayatacaccen gida aka kaisu mai d'auke da part uku sai sarki da ummi suka shiga d'aya MUJAHID kuma da MUFIDA sukashiga d'aya 'dayan kuma a rufe yake, suna isa MUFIDA tawuce toilet tasakarwa kanta ruwa tai wanka sannan tafito, kasamcewar a gajiye take yasa wata gown kawai tasaka tabi lafiyan gadon kankace me har bacci yai awon agaba da'ita, MUJAHID kuwa yanacan gun sarki koda yadawo tini tai bacci,,,.... Murmushi yai sannan yazauna yad'akko k'afafuwan ta yad'ora kan cinyoyinsa yafara mata tausa cikin tausayi yana murmushi, wata iriyar mika tai tareda gyara kwanciyarta tacigaba da bacci saboda dad'in tausanda yakemata, murmushi yai saboda yanzu wani irin tausayinta yake Kara shigarsa tinda cikinnan yakai wata takwas yanzu batada juriyar zirga zirga sosai nantake take gajiya k'afafuwanta suyita ciwo sai anmata tausa,, saida ya tabbatar baccinta yai nisa sosai sannan yatashi yacire kayansa shima yashiga toilet, bayan yafito yasaka jallabiya da hula tab'a kasha hadisi sannan yazo ya sumbaceta a goshi sannan yafita,,,"..... Kimanin kwanansu biyu dazuwa akafara gudanarda UMRAH donhaka MUFIDA da MUJAHID sarki da ummi suka raba hanya, MUJAHID yakoma side d'insu ummi tareda sarki ummi kuma tadawo side d'insu MUJAHID tareda MUFIDA saidai fafur tak'i yarda tazauna d'aki d'aya da MUFIDA tashiga 'dayan d'akin dake kusa dana MUFIDA, ran MUFIDA bai baciba saboda yanzu inda sabo tasaba,,,,..... Ahankali suka fara gudanarda ibadarsu cikin nutsuwa da kwanciyar hankali, dawowar ummi side d'insu yasa tai amfani da wannan damar tafara cusa kanta agareta tahanyar yimata hidima batareda tasaniba, da asuba idan zasuje masjid bazata tafi itakad'aiba saita jira ummi sannan sutafi dikda kuwa bamagana takemata ba idan kuma gama sallah har gunta take zuwa tamata barka da safiya dole badan tasoba take karbawa,,"..... Ahaka ahaka ahankali ahankali tin ummi bata kulata harta fara kulata saboda irin hidimarda take mata dikda bakulata takeba, ganin haka yasa MUFIDA tak'ara himma wajen cusa kanta agun ummi, y'an kayanta idan sukai datti saita dauka batareda sanintaba taje tawanke saidai kawai taga takawomata a wanke sannan idan suka dawo gida domin cin abinci sai tai amfani da wannan damar tashiga kitchen tamasu girki, abun yanabama ummi mamaki wani lokacin saitarasa shin aka wane daliline ma yasa take k'in yarinyar nan, itadai d'an zamannan dasukai bataga aibintaba yarinyace mai nutsuwa hankali dakuma uwa uba tarbiyya da ladabi, dikda k'aton cikinda take d'auke dashi amma baihanata yin ayyukanta ba amatsayinta na mace komai itakeyiwa kanta bata tarshe ba tace komai sai ammata tinda cikine da'ita ba dikda kuwa tasan irin sonda sarki da MUJAHID kemata komai takeso zasumatashi amma hakan baisata tazama raguwa ba wajen kula da kanta harma da wani sab'anin asma'u wacca ko wanka badan yazamemata dole ba dazatace shima adingamata,,,.... Nantake acikin k'ank'anen lokaci raayin ummi da k'iyayyarda takeyiwa MUFIDA tafara sauyawa akan MUFIDA yanzu tafara sakewa MUFIDA fuska harma idan tagaidata tana amsamata acikin fara'a da sakin fuska, hakan yabama MUFIDA mamaki matuka acikin k'ank'anen lokaci Allah yakarb'i adduarta wacca tajima tanayi, hakan yasa tak'ara yin d'amara dakuma Kara k'aimi kozata samu fada agun ummi,,,.... Tacigaba da cusa kanta agun ummi yayinda kuma take Kara samun shiga agunta yanzu har zama sukeyi gu d'aya dikda bawata fira sukeba, MUFIDA takan baro d'akinta tazo d'akin ummi tazauna tamata shara ta gyara mata gado sannan tazauna tai karatunta idan dare yai tamata saida safe tawuce,, ahankali ummi tasake da'ita yanzu har fira suke, idan zasuje masjid har Qur'an MUFIDA ke rik'amata sai insunje sannan tabata takarba cikin fara'a da murmushi,,,"..... ***** ***** Alhmdllh yau saura kwana d'aya kacal sukammala ibadarsu wanda yau kuma itace daren sallan azimi, around 12pm bayan sundawo tai wanka tashirya tawuce d'akin ummi, koda taje tana zaune tana karatun Qur'an, cikin sallama tashiga tazauna saida ta kammala sannan tagaidata ta amsa cikin fara'a tareda tambayarta kwarin jiki tace Alhmdllh,,,.... Suna nan zaune dakyar cikin in ina tafad'amata abunda yakawota, murmushi ummi tai sannan tamata na'am da abunda tazo dashi, tsefa tamata sannan tazauna tamata kitso, bayan sungama sannan tamata lalle ja, wani irin dad'i ummi keji yanda MUFIDA ke kula da'ita tamkar yarta data haifa acikinta, bayan tagama zata wuce sai tadubeta cikin murmushi tace "kai nagode sosai MUFIDA sannu da k'okari Allah imaki albark......" saikuma tai shuu bata k'arasaba, murmushi kawai MUFIDA tajuya tawuce abunta,,,,...... Washe gari tin 5am tafarka tashiga kitchen tafara girki, abinci tagirka nagani na fad'a wanda kuma tasan ummi da sarki sunfiso dan yanzu ma batadamu data farantawa MUJAHID ba kamar yanda tadamu ta farantawa ummi da sarki, girki tai har kala uku sannan tahada juices kala biyu, bayan tagama sannan takoma ciki tai wanka tashirya cikin wata tsadaddiyar jallabiya black color ammata zanen flower's da red color saikuma wasu Stone's da'aka manna silver color, veal d'in rigan tai rolling dashi sannan tasaka nik'ab da takalmanta tad'auki jakarta da phone d'inta sannan tafita,,,".... Kai tsaye d'akin ummi taje koda taje itama tashirya nanta gyara mata bedsheet d'inta takwashe kayanda tacire nan ummi tak'arasa shiryawa sannan sukafita izuwa masjid domin yin sallar eid_el_fitr,,, sai kusan 11am sannan suka koma gida koda suka koma su MUJAHID basu shigoba danhaka sai MUFIDA tajuya domin tafiya d'akinta, harta juya sai ummi takirata tace tazo su zauna anan mana harsu MUJAHID sushigo, batamata musuba kuwa tadawo tazauna, ahankali ahankali kad'an kad'an suked'an tab'a fira harsu MUJAHID suka dawo,,,.... Cikin farinciki da fara'a da nishad'i suka gaisa sannan sukayiwa junansu barka da sallah dakuma fatan ubangiji yakarbi ibadunsu, bayan su MUJAHID sun zauna saitamike tsaye tafita, jim kad'an saigata tadawo d'auke da food flask akan faranti, dasauri MUJAHID yazo yakarb'amata saboda sunmata nauyi kayan hanunta har rawa yake, yana karbawa tasake komawa tad'akko wasu har biyu da plate's da cup's da lemonda tahada sannan tazo tasaukesu,,,.... MUJAHID ne yabude abinci nantake wani irin daddad'an k'amshi yadaki hancinsa yai murmushi, tsintsar mamakine yakama ummi saboda sam batasan lokacinda MUFIDA tai wannan girkin mai yawaba "kai lallai wannan yarinyar akwai k'okari akwaita da hak'uri aiki bata gajiya dikda cikinda take d'auke dashi amma kamar bata d'auke da komai kamar batajin wahalar aiki" ummi ke fad'a acikin zuciyarta,, haka suka zauna suka kwashi daddadan girkin MUFIDA sarki da MUJAHID sai sanyamata albarka suke ummi kuwa murmushi kawai take amma zuciyarta cike take da tsintsar mamakin kanta yanda ta tsani MUFIDA batareda tatsaya ta zauna da'ita taga yanda halayenta sukeba,,,".... *________________* Bayan kwana hud'u dayin sallah sukafara shirin dawowa gida nan suka shiga kasuwa domin yin tsaraba, k'udi sarki yabama MUFIDA masu yawa yace tak'ara tasiyi abunda takeso nan taita masa godiya dakuma kyakkyawar addua,,,.... Washe gari rana ta biyar jirginsu yad'aga izuwa BAGDAAZ, 3:30pm dot jirginsu yasauka, ma'aruf da mai martaba da dakaru ne sukazo tarbansu ma'aruf sai tsokanar MUFIDA yake yana fad'in "gaskiya babbar yaya kink'ara kyau muma gaskiya next year damu zaaje" nan akaita dariya, kai tsaye su MUFIDA gidansu aka wuce dasu aikuwa suna isa tai wanka tai sallan la'asar taci abinci saita kwanta nantake tai bacci saboda gajiya,,,"... Bayan kwana uku da dawowarsu sannan suka shirya sukaje gida, ma'aruf sukafarayin karo dashi zaune tareda dakarunda ke kula da k'ofar shiga sunashan coffee kasancewar ma'aruf mutum ne maison mutane tin yana yaro inkagansa gida to yunwace tamaidashi amma idan bahakaba to yanacan waje tareda mutane sunashan fira shiyasa yasaba dasu har girmansa sab'anin MUJAHID da daga gida sai gida saikwa gun sarki ko mai martaba,,,... Yana ganinsu cikin fara'a yazo ya taryesu tareda masu barka da zuwa, bayan sungaisa kuma yakoma gun abokanan firarsa sukuma suka wuce ciki, sashen jaddati suka wuce kamar yanda suka saba suna isa MUFIDA tai zamanta anan, hartai kwanciyarta sai MUJAHID yace "my only na tashi muje mugaida ummi ko" shuruu tamasa tana tinani can dai ta tashi tareda fad'in "toh" tasaka hijab d'inta sannan suka wuce,,,... Koda suka isa sashenta tana zaune kan sallaya tana jan carbi saboda haka suka zauna itadai MUFIDA diktasha jinin jikinta cike take da tsoro tarike hanun MUJAHID gam, bayan tagama saita juyo cikin fara'a da sakin fuska nan suka risina suka kwashi gaisuwa saisukaga tana amsa masu cikin fara'a da murmushi, abun yabama MUFIDA mamaki matuka harsaida mamakinta yakasa b'uya ya bayyana a fuskarta, zama sukai ak'asa sai MUJAHID yatashi yaje yadiboma MUFIDA kayan itatuwanda takesha yazo yafara fere mata yana yankamata tafara sha, suna zaune saiga su Nasmat sunshigo ganinsu MUFIDA a zaune har sunashan fruit's yabasu mamaki sosai nan suka gaisheda MUJAHID sannan suka kama hanyar shiga d'akinsu,,,... Har sunjuya sai sukaji ummi tace "a,a bazaku gaisheda yayar takuba ko bakugantabane?" aikuwa sunajin haka sukazo da gudu suka rungume MUFIDA cikin farinciki, aranar anan sashen ummi MUFIDA tawuni saida dare sannan MUJAHID yazo suka wuce,,,".... Tindaga wannan lokacin MUFIDA tasamu sakewa da ummi saidai har yanzu bawata doguwar fira sukeba sosai amma ita MUFIDA hakanma yamata dadi sosai tinda yanzu su Nasmat har gidanta suke zuwa suwuni kuma su kwana toko ahaka aka tsaya Alhmdllh,,,".... ***** ***** Kimanin satinsu biyu da dawowa ma'aruf yadami MUJAHID dan Allah yaje yayiwa sarki maganarsa da munira, MUJAHID kuwa baiyi k'asa a guiwaba yaje yasami sarki yamasa bayanin komai, sarki yaji dad'in zancen matuka yanuna farincikinsa nan yacewa MUJAHID yaje zaije gun mai martaba yafada masa dik yanda sukai zai kirasa shima yafad'amasa nan MUJAHID yai godiya sannan yawuce, kai tsaye sashen ummi yawuce itama domin yafad'amata saidai itakam yana shakku yana tsoron fad'amata saboda yanatsoron yanda zata karbi zancen,,,.... Baiyi sanyaba cikin girmamawa kamar yanda yasaba yarisina yagaidata ga mamakinsa saiyaga ta amsa masa bakamar da ba, hakan yabashi mamaki matuka nandai dakyar cikin in ina yasamu yafad'amata, murmushi yaga tayi sanna tace "ai ma'aruf yafadaman komai Allah i kyauta i sanya alkhairi" tsintsar mamakine ya bayyana k'arara a fuskarsa wanda yakasa boyewa har saida ya bayyana fuskarsa, baki sake yace "ameen" sannan yatashi yawuce,,,.... Bayan sarki yasami mai martaba yafad'amasa, mai martaba ma yai farinciki sosai yanuna jin dadinsa sosai nantake suka yanke shawarar yanda abun zaikasance,,,, acikin kwanakin maganar ta bayyana ta bazama kowa yaji, lokacinda MUFIDA taji tai matuk'ar mamakin yanda abun yakasance musamman dataji abunda ummi tafad'a, tai mamaki sosai yanda ummi tasauya acikin k'ank'anen lokaci,,,.... Acikin kwanakin mai martaba yakira a gida Nigeria yasanarda Abbu zasuzo kuma ga abunda zai kawosu, shima abbu yai matuk'ar jin dad'i ganin zumuncinsu zai Kara k'ulluwa,,,"... Kimanin satinsu MUFIDA biyu da dawowa su mai martaba suka shirya sukaje Nigeria, tarba ta musamman akamasu wacca basuyi zatoba nan abbu yasaka aka kira masa munira yatambayeta shin dagaske tanason ma'aruf, dafarko shuru tai ganin haka yasa abbu yasake tambayarta nan tafara basa labarin komai, tabbas tanason ma'aruf saidai tanatsoron aurensa, cikin kulawa abbu yasake tambayanta saboda me, nan takwashe labarin yanda ummi keyiwa MUFIDA sam bata k'aunarta tahanata kowa nata ya kusanci MUFIDA hatta MUJAHID dake danta batamasa magana fushi take dashi kawai saboda ya auri MUFIDA yaki aurar wacca takeso ita ya aura wato asma'u,,,.... Murmushi abbu yai sannan yace "y'ata munira wannan dikba matsala bace indai har dagaske kinason ma'aruf saboda gimbiya zainab ba'itace zata zauna dakeba ba'itace zata aurekiba kuma bataisa tahanamu yin abunda mukesoba saboda itama a karkashin ikon wani take saboda haka ki amsa man eh kinasonsa kokuma a,a bakyasonsa" duk'arda kanta tai takasa cikin yanayin kunya tace "EHH" sai abbu yace "to Alhmdllh dama abunda mukeso muji daga gareki kenan shikenan tashi kije Allah yamaku albarka" ta amsa da ameen sannan tawuce,,,.... A ranar abbu ya'aika d'an aike yaje yafada a gidansu momy mahaifiyarsu munira gobe za'ayi baikon munira saboda a fitarda hakkinsu, haka kuwa akayi washegari around 10am akai baikon munira da ma'aruf dakuna sadaki naira dubu d'ari a kudinmu na Nigeria da jajayen rak'uma biyar da dawakai dakuma d'aurin dabino goma, anan MUJAHID yaroka da'ataimaka asaka lokacin bikin dai dai danasu Rayyan, baamasa musuba kuwa abbu yace ai shima uban d'ane zai iya sakalokacinda yafi so nan aka saka k'arshen wannan watan wanda kuma yake 15th na watan turawa, bayan angama aranar su MUJAHID suka wuce gida BAGDAAZ,,,.... ********** Rayuwa tacigaba da tafiya inda MUJAHID da MUFIDA sukacigaba da bama cikinsu cikakkiyar kulawa doctur Aysha ma tana nata k'okari sosai wajen kula da lafiyar MUFIDA dakuma abunda ke cikinta,,,".... Alhmdllh yau sati 'daya kacal yarage afara gudanarda shagalin bikin ma'aruf da munira, Rayyan da Amira, tini MUFIDA taje taciro kud'inda dadynta yabarmata a accaunt naira dubu d'ari biyar domin yin hidimar biki dayiwa munira dik abunda takeso saboda yanzu itace uwa agareta, bayan tacirosu kuma MUJAHID yasake bata wasu naira dubu dari uku yace tak'ara yayiwa munira dik abunda takeso aikuwa nantaita masa godiya da kyakkyawar addua,,,.... Washe gari takeso tawuce Nigeria saboda kiranda munira da Amira keta kwala mata tazo tazo gashi kuma tanaso taje da munira kasuwa, bayan tashirya komai saita shirya taje masarauta domin tamasu bankwana zata wuce, kwatsam koda taje saita tadda asma'u tazo, wani irin wulak'antaccen kallo asma'u tabita dashi kamin tawuce tareda buga wani mugun tsaki da kallon "zaki gane kurenki nan kad'an", itakuwa ko kallon inda take bataiba taje gun ummi tacemata gobe zata wuce Nigeria nan ummi tamata Allah kiyaye hanya tareda kyakkyawar addua sannan tawuce,,,... Washe gari hartagama shiri tana jiran MUJAHID yagama suwuce kasamcewar shine zaikaita airport saitaga kiran wata new number a wayarta, al'adar MUFIDA ne bata daga kiran new number saboda haka tacilla wayar tafita abunta, koda tadawo har kusan 6 miss call's akamata da wannan number d'in kasancewar tana sauri yasa batamabi ta kan kiranba tafita,,,.... Saida jirginsu yad'aga sannan MUJAHID yadawo gida cike da kewar abar k'aunarsa dakuma d'an babynsa dakullum yake manne dashi............. Aslm reader's kuman afuwa dan Allah jiya bakuga posting ba bayan kuma namaku alkawari wlh harnayi har kusan 6 read more kawai ina hawa online message's suka fara shigowa daga grps dayawa sai kawai wayar tai restored komai ya goge, kuyi hkr dan Allah wlh banso hkb nima 👏😥 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A* _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 73/74*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ 3pm dot jirginsu yasauka gida Nigeria a katafaren filin jirginnan na AHMADU BELLO INTERNATIONAL AIRPORT dake cikin babban birnin k'asar kebbi, koda jirginsu yasakko tini munira da uncle hisham dasu musty dakuma bodyguard's sun iso domin tarbanta, tana sakkowa acikin jirgi dagudu su munira sukaje sunamata oyoyo oyoyo itama cikin fara'a suka rungume juna cikin tsintsar farincikin ganin junansu, daga nan kai tsaye suka shiga motocinsu suka wuce izuwa gida,,,"...... Koda suka isa gida kuwa tini baba mai tuwo tsohuwar y'ar aikin hajiyarsu dady tamata had'adden girkinda takeso, cikin fara'a taje tarungume hajiya itama hajiya tana dariya cike da kewar y'ar jikar tata, bayan sungaisa sannan suka wuce ciki ita da munira, suna shiga tacire kayanta tad'aura towel tashiga toilet, wanka tai sannan tad'auro alwala tafito, bayan tafito tasaka kayanta sannan tagabatarda sallan azahar, bayan tagama kuma tahau kan gado sai bacci,,,.... Sai kusan 5:15pm sannan tafarka tana farkawa tai sallan la'asar sannan tafito waje, girkinda baba tamata tazauna taci bayan tagama sannan tawuce side d'insu momyn hamma faruk suka gaisa, anan tazauna har dare abban ammar yadawo suka gaisa sannan takoma side d'in hajiya,,,..... Da dare kuwa kashe dare sukai ita da munira suna firan rayuwar yau da gobe yanda komai ya sauya, yau ba dady ba momy ba mubina gaba 'daya gida yatarwatse dik hadimai da na'aikata da security's da bodyguard's kowa ya watse gidan yakoma tamkar kufai bakomai acikinsa sai tsintsaye, sunjima sosai suna fira har kusan 2am sai can sannan sukai addua suka kwanta,,,..... Washe gari kuwa bayan sunyi breakfast sai suka shirya munira da MUFIDA da uncle hisham suka wuce kasuwa Central market, kusan wuni sukai acan dik wani abu da munira ke bukata saida suka siyeshi kuma Alhmdllh sai kud'in suka ishesu har suka gama siyayyar, 4pm suka baro kasuwa suka dawo gida,,,..... _________________ Gida yafara cika da bak'i na nesa dana kusa daga kauyuka da birane, aunty maryam tai'so dan haka tini tafara aikinta na gyaran amarya, saura kwana hud'u agara gudanarda shagalin biki mutan BAGDAAZ sukazo suka kawo lefe abun mamaki da MUFIDA tagani shine hadda k'annen ummi mata guda biyu da mahaifiyar asma'u da k'anwarta da matan abban MUFIDA biyu sai jakadiya da dakaru hud'u had'e da hadimai mata hud'u waenda sukamasu rakiya, abun yayiwa MUFIDA dad'i sosai tai farinciki sosai, hakama munira wannan ya tabbatar mata da gaskiyar abunda MUFIDA tafad'a mata cewar ummi tasakko yanzu tadaina fushi da'ita,,,"..... Zaune suka acikin d'aki anayiwa munira halawa da dilka sukuma sai shan fira suke ana kwasan dariya, jin karar wayarta yasa hankalinta dawowa kan wayar, wata new number ce tagani donhaka tamayarda hankalinta kan firarsu, bayan kiran ya tsinke saikuma wani yasake shigowa, tai mamaki sosai ganin ana kiranta da new number kasancewar layin Nigeria ne acikin wayarta bana can yankin arab's bane, bayan wannan Kiran ya katse ma saikuma akasake kira sai kawai tasaka wayar silent tacigaba da abunda ke gabanta,,,"..... Washe gari around 10am dot tawuce garin habuja gun Amira saboda kiranda taketa kwallah mata a waya tazo tazo,,,.... Saikusan 3:30pm sannan suka isa garin habuja suka kama hanyar gidansu Amira, tinda suka iso takira Amira tashaidamata sun iso Amira take cike da tsintsar farinciki sai shirye shiryen tarban MUFIDA take, saida suka kwashe kusan 30mnts sannan suka iso gidansu Amira,, wani tantsararren gidane suka gani mai hawa biyu ga manya manya sojoji na gadin gate d'in shiga hakama kuma gida gabad'aya azagaye yake da sojoji kowanne rik'e da bindiga Ak 47, daisarsu saida akafara masu tambayoyi sannan akai checking nasu dadik wani abu dasukazo dashi sannan akabarsu suka shiga ciki "hmm wato saboda tsaro ko badan tsoro ba hakan nadakyau",,,..... Suna shiga ciki sukai parking suka fito tahango Amira can tsaye da kawayenta suna jiran isowarta, cikin tsintsar farinciki tak'arasa gunsu Amira kuma naisowa gunta suka rungume juna cikin tsintsar farinciki da d'auki ganin junansu, kallonta Amira tai saita zaro dara daran idanuwanta ta firfito dasu waje cikin murmushi da sigar tsokana tace "a,a a,a malama feedom kicemana ahe kin tsufa" saita fara mata waka cikin tsokana tana dariya "mai ciki wallahi banisan sunan nan...mai ciki sunan uwar mijina kenan....mai ciki uhum uhum uhum...um um um" sai suka kwashe da dariya MUFIDA takaimata dukan wata takauce, daga nan suka dunguma izuwa cikin gida, gun ummin Amira sukaje MUFIDA tagaidata kasancewar dadyn ta nacikin mutane saitace tajira har zuwa gobe ko da dare sannan suje tagaidashi,,,.... Daga nan suka wuce gidan Auntyn Amira inda suke zaune acan tai wanka tasake sauya kaya sannan taci abinci tai sallah, bayan tagama kawai tabi lafiyan gado sai bacci Amira taita tsokanarta wai yanzu aikinta kawai taci tai bacci tace eh dai taji d'in,,".... Washe gari around 10am mai lalle tazo tamasu lalle ja da bak'i sannan suka wuce gun saloon akamasu gyaran suma, wunin ranar dai gaba d'aya basu zaunaba sai zirga zirga suke saida dare sannan tasamu ta kwanta gashi tanaso takira habibyn ta amma baya zuwa saboda ba layin can bane akan wayarta haka tahakura dole ta kwanta bacci,,,,... Kwananta biyu da zuwa akafara gudanarda shagalin bikin, su MUJAHID ma sun iso kasancewar shima Rayyan sunada gida anan habuja yasa saisuka tare anan saboda suji saukin zirga zirga da amare,,, "am sorry namanta ban fadamaku asalin Rayyan ba, shi haifafan k'asar yola adamawa ne bafulatanine, dika iyayensa yan can ne kuma dika fulaline, mahaifinsa hamshakin d'an kasuwa ne mahaifiyarsa kuma lawyer ce hakan yasa shima yai shaawar zama lawyer kuma har gashi yanzu yazama d'in burinsa yacika, wannan shine takaitaccen labarin Rayyan aminin MUJAHID",,,... "Amira kuma mahaifinta tsohon soja ne wanda har yakai matakin kanal mahaifiyarta kuma cima zaune wato dai bata aiki ciyarda ita ake, mahaifinta haifaffen k'asar katsina ne mahaifiyarta kuma yola adamawa ita bafulatanace mai kyau danma agunta Amira tagado kyau saboda mahaifinta bak'i ne sosai amma yanada d'an kyansa zamane yakawosu habuja amma sunada gida acan katsina, wannan shine takaitaccen labarin Amira aminiyar MUFIDA",,,,.... Kamu shine event nafarko daakafara gudanarwa wanda akayisa akatafaren gidan yayar Amira wacca ke auran Barrister Aliyu d'a ga chief Justice Umar faruk, anan gidanta aka gudanarda kamun sai kusan 7pm sannan aka gama kowa ya watse, bayan angama ne tasamu takira MUJAHID sukai waya sannan hankalinta ya kwanta,suna gama wayar wani kira nashigowa, koda taduba saitaga wannan number ce daake kiranta da'ita hartai kamar zata daga saikuma tafasa takashe wayar gaba 'daya tawuce abunta,,,.... Washe gari ne dinner donhaka tin da wuri sukafara shiri, 8pm dot mai make up tazo tafara masu make up kasancewar sunada yawa k'awayen amaryar shiyasa akace afara dawuri saboda karsuyi letti zuwa dinner, amarya akafara yiwa sannan MUFIDA ana k'aremata saitakira munira sukai waya, saikusan 10pm sannan aka gamawa kowa sannan suka shirya angwaye sukazo d'aukansu, MUJAHID ke driving d'in motar amarya da ango danhaka yace ba wacca zata shiga sit d'in gaba sai MUFIDA, haka kuwa akayi MUFIDA da MUJAHID agaba ango da amarya a baya haka akai tafiyar,,".... Lokacinda suka isa ma sune agaba ango da amarya nabin bayansu MUFIDA sai rufe rufe take wai kar aga cikinta kasancewar doguwar riga gown ce ajikinta ankonda sukai na ranar dinner pink and white color material da d'an kwali na nad'i, saida suka raka ango da amarya agunda aka tanadar dominsu sannan suma sukaje suka zauna, anci ansha ansha shagali daga bisani kowa ya watse, yaudai MUJAHID d'aukan matarsa yai yawuce da'ita wani hotel, badan tasohakan ba dole tabisa saboda ita kanta tana missing d'in habibyn ta sosai,,,".... Room no 13 ne yakama a wani katafaren shahararren hotel dake wata hamshakiyar unguwa acikin Abuja, suna isa yad'auketa suka wuce toilet sukai wanka sannan suka fito, koda suka fito kuwa tini ankawo masu abinci danhaka suka zauna sukaci sukasha, suna kammalawa yad'auketa sai kan bed, cikin tsintsar k'aunarta yakai hancinsa yafara shinshinar wuyanta yana fad'in "i really miss u my only one ina cike da k'ishinki sosai" murmushi tai takai hannayenta ta tallafo fuskarsa tacusa idanuwanta acikin masa cikin murmushi tace "nima haka habiby na ina kewarka sosai kuma ina missing naka fiye da tinaninka" murmushi yai yace "Allah kuwa" tadaga masa kai alamar eh, hanunta takai tarufe idanuwansa sannan talumshe nata idanuwanta tareda kai bakinta a nasa tafara tsotsar lips d'insa na sama cikin salo mai wahalar fassara, ahankali shima yakama nata na k'asa yafara kissing sai kawai yarungumeta tareda fara shafa surarta cikin wani irin salo da kwarewa,,,.... Haka sukacigaba da kissing d'in junansu cike da kewar junansu, can ahankali yarabata da towel d'inda take d'aure dashi ya cakumi bobbs d'inta yafara tsotsar kan nipples d'inta cikin wani irin salo, dad'in salon nasa takeji sosai har takejin yana birkita mata brain nantake tafara nishi tana cusa yatsunta acikin sumarsa shikuwa saiyakejin kamar tanamasa sosane sai yakejin tana Kara tinzirashi, tsotsar 'dayan yake yayinda 'dayan kuma yake acikin hanunsa yana wasa da kan nipples d'in, hakan kuwa bak'aramin dad'i yakemata, sakkowa yai izuwa k'asanta ahankali yafara shafar kan hq d'inta sannan yasaka yatsansa aciki yafara fingering nata cikin wani irin salo, wani irin nishi tafara tana gantsarawa tareda fad'in "AAHHH...!!!" fingering nata yake kuma yana saka harshensa yana lasar wajen, saida ya tabbatar da tagama shed'ewa ko yatsanta bata iya d'agawa sannan yai addu'ar saduwa da iyali yafara kusantarta, ahankali yadinga bi da abarsa tayanda bazai takurataba bazai takuri babyn suba har yasami nutsuwa itama tasamu sannan yakyaleta "hmm nikuwa nace aaramma MUJAHID harda ciki ma bazaabari ahutaba hhh Lol",,,.... Bayan sunsami nutsuwa ma k'ank'ameshi tai saida tahuta sannan tasakesa shikuwa sai dariya yakemata yana cemata raguwa tai murmushi batareda tacemasa komaiba, daga nan yajanyomasu blanket ya lullubesu nantake baccin gajiya yai awon gaba dasu,,,.... Washe gari sai kusan 12pm sannan yamaidata gun amare aikuwa Amira taita tsokanarta tana kyalkyala mata dariya wai tabi miji hotel takasa hak'uri saida taje yabata zuma, itakuwa dik kunya tagama mamayeta sai noke noke take kasancewar sunada yawa acikin d'akin, ranar itace zaai mother's night dan haka washe gari kuma za'adaura aure da marance ayi walima,,,.... Around 2pm bayan tagama sallah tana zaune kan sallaya saitaji wayarta na kara, daukowa tai taduba mai kiran saitaga uncle hashim danhaka tadaga tareda karawa a kunne, batareda yamata sallama ba kawai taji yana fad'in "MUFIDA ina kikai wayarki tin d'azu ina neman layinki amma bakya d'agawa" saida yai maganar sannan taduba taga har kusan 12 miss call's yamata, dasauri tace "ohh am sorry uncle wallahi nabarta a d'aki ne ina waje" "MUFIDA kidawo gida wallahi tin jiya ake ana neman munira amma baagantaba ko'ina da ko'ina anje amma baagantaba tin daga gun dinner bayan antashi baasake ganintaba ma'aruf ma yace baisan yaakayi tafitaba" dasauri tamik'e tsaye cikin tsintsar tashin hankali tareda fad'in "what....? Uncle kana nufin kaceman munira tab'ata ne kokuwa" rasa mezaicemata yai saikawai yace "MUFIDA kawai kidawo gida pleace a yanzu haka hankalin kowa atashe yake abban ammar yakira Commissioner of police da I.G yasanardasu harma sunzo" "ok ok ganin zuwa" saitakashe wayar, number d'in MUJAHID takira yana d'agawa tasanardashi halinda ake ciki sannan takira Amira tafad'amata kankace me zancen yakarad'e ko'ina, abban Amira naji yace "wannan ai zancen banzane yazaayi ace kamar munira da girmanta ace ta bata saidai in saceta akayi kuma koma waye dole badan Allah yamayardaita wallahi" kunsan soja nantake allurarsa zata iya motsawa hhh Lol,,,,".... Cikin gaugawa MUJAHID da MUFIDA sukabi flyt d'in 3pm suka wuce kebbi state, koda suka isa kuwa gida dikya rikice hankalin kowa a tashe hajiyarsu dady ma kuka take wiwiwi gashi har yanzu ko an kira number munira baya shiga, hankalin MUFIDA yamatuk'ar tashi dikta rikice ta rude nantake hawaye suka fara aikinsu, dik yanda MUJAHID yaso ya kwantar mata da hankali gazawa yai saboda takasa kwantarda hankalinta musamman dataga har hajiya na zubda kwallah tana kuka tamkar karamar yarinya, ganin haka yasa MUJAHID yashiga mota yawuce izuwa station gun D.I.G da IG,,,.... Baifi 15mnts da fitaba saiga kira yashigo wayar MUFIDA koda taduba saitaga number d'in munira ne aikuwa dasauri tadaga tareda fad'in "hal....hall...hallooo munira" saitaji wata murya sab'anin ta munira "ke dakata malama kada kasheman kunne to ba itabace, hmm eyyah Allah sarki babbar yaya izuwa yanzu dai nasan hankalinki na nan atashe bakiga y'ar kanwarkiba kuma marya, saidai inason kisani taurin kanki da jiji da kankine yajanyo hakan yafaru saboda dakin daga sabon kiranda muke maki tin a BAGDAAZ dadik haka bata faruba to amma saboda rashin daga koranda muke maki yasa raina ya baci zuciyata ta harzuka sai kawai naturo yarana suka bazama acikin ahalinku sukeman aiki, ahalin yanzu dai munira ta hanunmu yayinda masoyinki kuma yake acikin tarkonmu saboda motarda yake acikinta akwai bom aciki idan kikaki bin umarninmu to zai iya rasa ransa kuma kanwarki dake hanunmu itama tarasa nata" cikin sauri acikin in ina tace "daa....da....dakata dan Allah yanzu mekukeso namaku dan Allah kada ku cutarmin da mijina da kanwata koma me kukeso kufada zan baku",,,.... Wata iriyar dariya taji ankyalkyale da'ita sannan akacigaba da magana "Ah dawuri haka lallai kinason kanwar nan taki da masoyinki ok no problem yanzu dai the only solution kawai kikawo mana kanki da kanki sannan kada ki yarda kusako hukuma acikin wannan lamarin sannan kada kifadawa MUJAHID zancenda mukai zamu fad'a maki inda zakizo mukuma zamu saki munira zamu kuma cire bom d'indake a motar MUJAHID inba hakaba kuma to komai zai iya faruwa" dasauri har muryanta na rawa tace "ohhk... Ok ok inajinku" dariya tasakejin anyi sannan akace "kijiramu nanda anjima zamu sake kiranki amma bada wannan number dinba saboda daga yanzu ita tagama aiki" ana gama fadar haka aka kashe wayar daganan kuma batasake jin komaiba, wani irin kuka MUFIDA tafashe dashi mai cike da tsintsar ban tausayi mai raunana zuciyar mai karatu............. Nadaina ganin cmmnt kamar da inaso naga na yanzu yafi na da inakuma son naga ana sharhi saboda nasan inda nakeda kuskure domin na gyara ngd. #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 75/76*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Ganin kuka bashine mafita agaretaba a yanzu yasa dasauri tamike a tsaye tadauki wayarta tai dialing number na MUJAHID, ringing daya ana biyu yadaga dasauri tafara magana cikin sauri "hall...hall...halloo MUJAHID kana inane" jin yanayin yanda take maganar yasa yakwantarda muryansa yafara mata magana cikin tattausar murya "pleace MUFIDA come down relaxed relaxed pleac..." baik'arasa tai saurin katseshi da fadin "MUJAHID kana inane?" jin yanda takemasa maganar yasa yatabbatar akwai wata matsalar dan haka yace "yanzu ina acikin mota ina driving zanje station ne" dasauri tace "MUJAHID ka tsayarda motar kafito karufe motar" cikin mamaki yace "lafiya kuwa MUFIDA station fa naecmaki zanje" cikin tashin hankali da tace "nace MUJAHID katsayarda motar kai sauri kafita akwai bom ne acikinta kaninan zuwa yanzu" aikuwa yanajin haka dasauri yai birki yatsayarda motar yafita batareda ma yarufetaba sannan yai nesa daita,,,.... Cikin sauri da gaugawa tafita takarbi key car ahanun driver's tashiga mota tawuce, koda taisa yana tsaye kan titi yana jiran isowarta, tana karasowa tatsayarda motar tafito tazo da sauri tarungumeshi, d'agota yai saitai kissing nashi a goshi tana shafasa tana fadin "kana lafiya MUJAHID" tana maganar ne tana zubda kwallah, rik'o hannayenta yai yakuramata sexy eye's nashi ciki tattausar murya yace "am fine my only one kwantarda hankalinki kinji" itama kuramasa nata idanuwan tai kwallah nabin kuncenta tace "MUJAHID narasa wane irin laifi nayiwa ubangiji dayaketa jarabtana da k'addarori kala kal...." bata karasa yai saurin rufemata baki tareda fadin "shiiittt.....!!! Kada kice MUFIDA haba kamar bamai ilimiba karki manta komai yasami bawa to acikin k'addararsane haka Allah yarubutu masa sannan kema bawai dan baya sonkibane a,a yana jarabtakine domin yagwada k'arfin imaninki saboda haka inaso ki kwantar da hankalinki kinji ko my only na",,.... Itadai kallonsa kawai take amma sam hankalinta ma baya gunsa, cikin raunin murya tace "MUJAHID taya bazan daga hankalinaba asanadina kanwata tana nema ta hallaka ni kaina baabarniba yanzu kuma har andawo kan ahalina taya zan kwantarda hankalina kaimafa bom ne suka sakamaka acikin mota zasu kasheka wai idan ban amince da....." saikuma tatino da yanda sukai daita sai kawai tai shuru, kallonta yai cikin mamaki yace "idan baki amince dameba" shuru tamasa saida yadaka mata tsawa cikin kakkausar murya harta razana sosai "kifada man mana MUFIDA" sannan tafara masa bayanin dik yanda sukai daita, wani irin murmushi MUJAHID yai na gefen lebe sannan yace "umm lallai tsarin yayi to yanzu tinda sunyi nasu muma yakamata muyi namu ayanzu",,,.... Dasauro tariko hanunsa cikin magiya tace "pleace pleace MUJAHID karmiyu haka mana sunface karna fadawa kowa idan ba hakaba zasu kasheka da munira pleace kabarni dasu kawai" rik'o hannayenta yai yai kissing nasu sannan yatallafo fuskarda da dika hannayensa cikin murmushi yace "karki damu nasan plan dinda zanyi tayanda bazasu gane kinfadawa kowa ba yanzu basunce zasu kirakiba" tace eh sannan yacigaba "yawwa to yanzu mujira kiran nasu muji abunda zasufada tukuna" itakadai kallonsa kawai take saboda gabad'aya kanta ya daure yadauki zafi hankalinta sam baya kanta, rik'o hanunta yai sannan yarufe motarsa daga nesa sannan yajata sukashiga motarda tazo da'ita suka wuce,,,"... Gida suka wuce suna isa sukaje suka sami abban ammar suka fadamasa abunda ake ciki kiranda akayiwa MUFIDA da abunda aka fadamata nantake abban ammar yace "tabbas akwai waenda suke taredasu acikin gidannan akwai masu yimasu aiki waenda ke kaimasu labari saboda haka dole a tsaurara security's anan gidan sannan a tsaurara bincike domin agano yan lek'en asirin ko su waye" MUJAHID yace "ai abba idan sunsan wata basusan wataba tawata hanyar zamu b'ullomasu tayanda zamu kamasu acikin sauk...." baiko karasaba kira yashigo wayar MUFIDA, koda taduba saitaga wata new number ce kuma daban ba waccan ba, dasauri tadaga hanunta har rawa yake, daga dayan bangaren akafara magana kamar haka "MUFIDA MUFIDA MUFIDA umm suna mai dadi kamar yanda itama mamallakiyar sunan take kyakkyawa kuma mai dad'...." Saikuma akaki k'arasawa aka sheke da dariya cikin dakewa MUFIDA tace "me kuka buk'ata gareni kufada koma menene nidai dan Allah kada kucutar man da kanwa narok'eku",,,.... Daga dayan b'angaren akacigaba da magana "oohhh Mrs MUJAHID don't worry ba abunda zai sami kanwarki matukar kikabi umarninmu" dasauri tace "kufada inajinku" sai akacigaba da fadin "inafatar baki sab'a dokarmuba maana baki sanarda kowaba" saitace "Eh ba wanda nafadawa" daganan akacigaba "yawwa saboda babban zinibine sab'a dokarmu, so now akwai wani daji dake cikin kauyen Zuru mai suna SAMA zakizo dajin kekadai around 5pm idan kinzo zakiji sauran bayani" ana gama fadar haka saikuma aka kashe wayar, kallonsu MUJAHID tai batareda tace komaiba sai abban ammar yace "nakira DIG da IG zasuzo sannan nakira Canal Abba umar zaizo da sojojinsa" MUJAHID yace "ok abba nima inada wani aboki inspector ibrahim Adam zan kirasa saboda idan akahada hanu da hanu kowa yabada tashi idea abun zaifi tafiya dakyau" abban ammar yace "ok badamuwa yanzu mujira zuwansu" daganan suka zauna acikin parlon momyn faruk suna jiran isowarsu,,,... Saikusan 4:15pm sannan sulaji jiniya matashi alamar isowarsu IG donhaka suka tashi suka fita domin taryansu, bayan sunmasu barka da zuwa sannan suka shigo ciki suka zauna nan abban ammar yamasu bayanin komai daganan suma su IG sukai nasu bayanin suka tsara yanda komai zai tafi batareda sunsan MUFIDA tafadawa kowa ba,,,... Bayan sungama sannan suka fito suna fitowa saiga inspector da canal Abba umar sun'iso atare danhaka suka dakata saida suka gaisa akayi bayanin komai da yanda su IG sukai tsarin komai sannan suka wuce domin su shirya su shirya yaransu,,,".... 4:20pm dot MUFIDA tashiga taxi tawuce izuwa dajin SAMA, dajin SAMA wani k'asungumin dajine wanda bakowacce halittar mutum ke shiga acikinsaba sai mafarauta kawai saikuma matafiya masu tafiyar kasa saboda dajine wanda bashida kyau mai cike da hatsarin gaske, dik shekera sai antsinci gawar mutane sama da goma sha acikinsa waenda kuma ba'asan waye yake kashesuba, kuma har izuwa yanzu ba'asan wanda yakeyin kisan ba, wasu sukance fatalwa ce wasu kuma suce halittun jeji ne kamar zaki damisa da kura, wasu kuma sukance mutanen boye ne wato aljanu da fatalwa to Allah nedai kadai masani,,,".... 4:40 dot MUFIDA taiso dajin SAMA ita kanta dataga dajin saida hantar cikinta takad'a saboda yanda dajin yake, rintse idanuwanta tai taita karanto adduoi kala kala saida tagama sannan tai bismillah tashiga dajin, tafiya take cike da tsintsar tsoro gaba da baya bainda take hango halittar yayan adam saima wani kuka datakejiyowa wanda batasan ko namenene ba itadai addua kawai take tana tafiya, tana cikin tafiya saitaji wayarta tai kara aikuwa dakarfi tazabura harsaida wayar tafadi kasa saboda tsoronda taji nan tadakkota sannan tadaga kiran, ji tai ance 'Barka da zuwa Mrs MUJAHID idan kin isa kusa dawata bishiyar kuka kiduba akwai wata phone da takarda wacca zata nunamaki inda zakije batareda kinsha wahalaba" daga haka sai aka kashe wayar,,,... Ahankali tacigaba da tafiya tana adduoi harta iso gun bishiyar da sukace, koda taduba kuwa saitaga abunda sukace nanta dauka tabude kwalin saitaga wayar da takarda, bude wayar tai tana budewa kira nashigowa nanta daga sai akace "yawwa good Mrs MUJAHID kiyi amfani da wannan takardar dakuma wayar ki yada wayarki" daga haka kuma aka kashe wayar, kamar yanda sukace haka tai tayada tata wayar sannan taduba takardar tacigaba da tafiya,,,.... Har kusan 6pm bata isa gunda sukeba gawani kishi datakeji gashikuma tagaji sosai da tafiya kafafuwanta harsunfara kumbura saboda tafiya, kishi takeji sosai sannan tagaji tanaso tahuta amma idan tatina da munira ko yanzu awane irin hali takeciki nantake saitaji gajiyar tab'ace mata, haka tacigaba da tafiya acikin wannan dajin har dare yayi duhu yashigo dole tabude fitilar waya tacigaba da tafiya,,,.... Can kusan 7:30pm sannan taiso gunda alama ta karshe tanunamata, wani gidane tagani wanda aka gina da kasa acikin katon dajin kuma a gefen teku ruwa, ahankali takarasa kofar shiga tai bismillah sannan tabude tashiga, tana shiga kofar tarufe aikuwa nantake gabanta yafadi tsoro ya mamaye ta dikda kuwa fitilar wayar a bude take, dagacan gefe taji anshigo ana tafi, dasauri ta waiga saitaga wazata gani, mubina ce tagani tareda wasu gardaye kusan shiga kowanne kagani kasan a koshe yake sai huci suke tamkar kumurcin maciji, cikin tsintsar mamaki MUFIDA tace "mubina kece?" cikin murmushi takaraso kusa daita tana fadin "Barka da isowa Mrs MUJAHID sarauniyar masarautar BAGDAAZ, of course nice mubina kinyi mamakin ganinane ko" shuru MUFIDA tai batace komaiba sai taji mubina tace wa gardayen da sukazo atare "kutafi daita ku daureta" dasauri MUFIDA tace "a,a haba dai aibahaka mukai dakuba kunce idan nazo zaku saki munira to inatake ne munirar" dariya mubina tai tace "ai mu bama cika alk'awarin da baizama dole akanmuba wannan yazama darasi gareki" tana gama fadar haka tajuya tawuce abunta sai gardayen suka kama MUFIDA suka wuce daita,,,"..... Suna isa suka daureta akan wata kujera, can saiga mubina tasake dawowa amma yanzu baita kadai bace, wani abun mamaki da MUFIDA tagani shine tareda asmau tashigo kowaccensu sanye da wata transferent din riga wacca daita gwanda ma babu shigar tamkar arnar yanzu masu ji da kansu, kansu ba mayafi sumarsu a baje tamkar arnar England kafafuwansu sanye da wasu takalma hills masu shegen tsini, cikin takon kasaita suke tafiya suna taunar cwingom suna magana suna dariya,,,.... Gefensu kuma wasu karti ne har shida suna takemasu baya daya na rike da hanun munira an daure mata hannaye da igiya sannan sunrufe mata baki jikinta sanye da kayanda tasaka ranar dinner kanta ba mayafi sumarta dikta barbaje, cikin tafiyar isa da kasaita suka karaso gun MUFIDA asmau tafara magana cikin murmushi tana taunar cwingom "ur highly wlcm Mrs Biryama princess of BAGDAAZ" tana fadar hakan tana zama kan kujera tadora kafa daya kan daya, mubina ma zama tai munira kuma tana rike a hanun dayan gardin, asmau ce tace "nasan zakiyi mamakin ganinmu ko to ba'abun mamaki bane mudai agaremu yanzu acikin sauki gaki agabanmu, MUFIDA wani abu dabaki saniba wanda ni yanzu zan sanardake shi shine har acikin gidanku na aure inada masu man aiki saboda tinda nake bantaba son wani da namiji ba kamar MUJAHID, dik wani buri nawa na soyayya na tattarashine akan MUJAHID, tin muna yara ummi tace tabani MUJAHID ta mallaka manshi amatsayin mijin aurena, nadauki son duniya nadorawa MUJAHID amma kwatsam saikikazo acikin kankane lokaci kika rabani dashi kikasanya wata katuwar katanga wacca tazama shamaki a tsakanina dashi, tin daga lokacinda sarki yace bani ba MUJAHID nadaura damarar yaki dake dama dik wani wanda zaice nabar MUJAHID, itakanta ummin danagano yanzu raayinta ya karkata agareki a yanzu haka tana hanuna bayan nagama dake kanta nai itama nagama daita sannan na dauki abun kaunata yazama mallakina nikadai" tana gama fadar hakan saita kyalkyale da wata iriyar dariya,,,,..... Kallonta kawai MUFIDA keyi har tagama maganarta sannan tafara magana "wulakanci tozarci ya tabbaga ga macenda ke neman so agun namiji, asmau wani abu dabakisaniba shine babu macenda ke cin nasara arayuwarta kamar macenda mijinta yafi sonta ba ita tafi sonsaba, to Alhmdllh nidai ba yabon kaiba ko a yau kasuwa tawatse naci riba saboda zan iya daga murya nai ihu ina daya daga cikin matanda mazansu suke mutuwa suna dawowa akansu maana dai mijina yanasona fiye da sonda nakemasa to kinga kuwa Alhmdllh kuma kan mafara nunamasa so shine dakansa yafurtaman kalmar so" ran asmau yai mugun baci wato magana MUFIDA takemata mai harshen damo wacca sai cikakken bahaushe ke ganeta acikin ruwan sanyi tawatsa mata magana mai kona zuciya sosai mai zafi,, dasauri ta taso tawatsa mata mari har biyu sai bakinta yafashe da jini tasake damko bakinta cikin tsintsar mugunta da bacin rai tana huci tace "yau zakiga yanda ake operation batareda anshiga dakin theater ba zan fasa cikin ki nafito da abunda ke cikinsa agabanki tinda anbaki magani kinsha amma yaki barewa",,,,.... Abunda tafada bai batawa MUFIDA raiba na wai zata fasa cikinta abunda tafada dai na anbata magani tasha amma yaki barewa shine yasa ranta yabaci wato ashe itace tasaka aka xubamata magani a ruwa tasha don cikinta yazube,,,.... Tasowa mubina tai daga inda take zaune tazo tadamki sumar MUFIDA da k'arfi MUFIDA tai kara saboda zafinda taji sannan tace............ Manage it plss 👏 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 77/78*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Tasowa mubina tai daga inda take a zaune tazo ta damki sumar MUFIDA da k'arfi sai MUFIDA tai kara saboda zafinda taji sannan tace "dik abunda zakuman kuyiman amma nidai dan Allah karku cutarda munira ku barta tayi tafiyanta kada kucutar daita narok'eku" wata iriyar dariya suka kyalkyale daita mubina tace "karki damu MUFIDA bazamu citarda munira ba saidai laifinkine zai shafeta tinda ita yar goyon bayanki ce ra'ayinku iri daya ne saboda haka gwanda kutafi barzahu atare idan kunje saiku gaidamana da dady da hamma faruk",,,.... Wani irin kallo munira kemata cikin tsintsar tsana da takaici dakuma danasanin kasancewarta yar uwa agaresu, mubina tace "ai asmau gwanda ke yanzune kikaji kin daura damarar yaki da MUFIDA to ni tin muna yara nadaura damarar yaki daita saboda natsaneta, tinda muka tashi kan mugirma mu mallaki hankalin kanmu zuciya tafara cika da tsintsar tsanarki MUFIDA, natsaneki natsaneki natsaneki har abada MUFIDA babban burina naga nakawardake a doron k'asa naga nashafe labarinki gaba daya kuma burina yana gab da cika" saikuma ta kyalkyale da wata iriyar dariyar farinciki da tsintsar mugunta,,,"..... Murmushin gefen lebe MUFIDA tai wanda yafi kuka ciwo sannan tace "tabbas masu iya magana sunyi gaskiya dasukace HASSADA GA MAI RABO, TAKI CE mubina kokiso ko karkiso nariga dana shiga gabadake kuma bazaki taba iya cimmaniba har abada wallahi Allah yariga daya d'aukakani akanki, ni yayarki ce sannan rikonda mahaifinki kike tink'aho yaman harya fifitani akanki nayi k'ok'ari narabu dashi lafiya saboda dady har yabar duniya bashida tabon bakincikina a zuciyarshi saima tsintsar so da sanya albarka wanda nasan ke dakike tink'ahon mahaifinkine baki samu hakan agareshiba zanma iya cewa da bak'incikinku ke da mahaifiyarki yabar duniya, dikda bashine mahaifina ba amma yafi yarda dani kuma yafison ace ni yarsa ce fiye da ke har yabar duniya yana alfahari dani to kinga kuwa Alhmdllh ko ahakama naci ribar rayuwa gakuma mijina abun alfaharina burin zuciyata yana taredani ko a yau kasuwar duniya ta watse wallahi naci riba" ta k'arasa maganar cikin murmushi, munira kuwa dariya sukaji tana kyalkyalawa hadda rike ciki, gaba dayansu zuciyoyinsu sun harzuk'a rayukansu sun baci matuka mubina tanamata wani mugun kallo tana huci hancinta yana budewa tana gallawa munira daketa faman sheka dariyarta harara,,".... Juyawa tai izuwa ga gardayenda suke atare tace "a shirya tafiya yanzu gobe zamuyi sammako mubar nan mukoma dayan gidan inda yafi dacewa da ayanke masu hukunci" takarasa tana kallon MUFIDA cikin murmushin mugunta sannan tajuya tawuce abunta, asmau tace "kurufe koina sukuma kubarsu anan sukwana" itama tana gama fadar haka saita juya zata wuce,,, jiyo sautin kukan jirgi dataji yasa tadakata daga tafiyarda take tai shuu tana saurare,,,.... Ba shakka inda take tinaninsa nanne yake wato dai akan gidan dasuke aciki "ohh shiirrrttt...!!!" tafurta afili sannan tace "kuje kukira mubina tazo akwai matsala" sai gardaye biyu suka tafi suka fadawa mubina aikuwa saigata tafito ba shiri cikin tsintsar tashin hankali, asmau tace "Ashnoorpyar akwai matsala wallahi" mubina tace "kuyi sauri ku d'akko kayan aiki kusanarda na waje sushirya" ji tai MUFIDA na dariya tana kyakyatawa, tana ganin hakan tasan akwai abunda ta kulla, dasauri tazo ta cafki sumarta cikin zafin nami harsaida MUFIDA tai kara saboda zafi tace "kisani dik abunda yasamemu kuma bazaki tsiraba" sannan takasheta da wani mahaukacin mari harsaida MUFIDA taga wasu taurari namata yawo a idanuwana nantake jiri yafara diban ta gakuma jininda ke zuba a bakinta, cikin gaugawa yaransu suka shirya kasancewar akoda yaushe cikin shirin fada suke yasa basuwani damuba nan wasu suka tsaresu MUFIDA dasu mubina saura kuma suka fita domin gwabzawa,,,.... Kankace me tini dajin yahargitse da kukan jiragen sama na sojoji da kukan jiniyar motocin police, hankalin su mubina yatashi matuka diksai suka rikice suka daburce, sunacikin haka saiga d'aya dagacikin yaransu yashigo a hargitse yana shesheka yace "ranku ya dad'e akwaifa matsala wallahi sunzo dashiri yawansu ya ninka namu sau dubu sunkashe mana mutane sosai yanzu haka suna gab dashigowa nan" ran mubina yak'ara baci sosai hankalinta yak'ara tashi, dasauri tace "ku kwance wannan ku dakkosu mubi hanyar baya muwuce" dasauri yaron yace "ai gaba d'aya bawata hanya da kafa wacca basu tosheba ko'ina sun zagaye gaba d'aya dajin nan sunzagayesa da sojoji da police ba adadi" "ohh my God" asmau tafada afili "to yanzu yazamuyi kenan miye mafit...." batako k'arasaba sukaji shigowar mota tafasa k'ofar shigowa tashigo ba shiri, dasauri sukaja da baya saida motar ta tsaya sannan wanda yake acikin motar yafito,,,".... Hmm wazasu gani, MUJAHID ne sanye acikin English where's wandon jeans da t-shirt blue color, fuskarsa babu alamun faraa ko dariya tsuke take tamkar baitaba sanin miye dariya ba MUFIDA na ganinsa tai dariya, ahankali yatako zai karaso kusa dasu sai mubina tai saurin rik'o wuyan MUFIDA tareda nuna bindiga akanta tace "kada matso dakata anan sannan kabamu hanya muwuce idan bahakaba kuma wallahi yanzu alburushi yashiga a brain din matarka" dasauri MUFIDA tace "kada ka yardasu MUJAHID mak'aryatane kada kabarsu sutafi sune suka sakaman magani acikin ruwa nasha domin su b'ararda cikina sannan sune suka turaman gardi a gidana saboda su rabamu sannan yanzi haka sunkama ummi tana hanunsu sunce idan suka kashemu itama kasheta zasuyi,kada kayarda dasu MUJAHID" gyara bindigar mubina tai alamar akoda yaushe zata iyayin harbi donhaka dasauri MUJAHID yaja da baya MUFIDA tasake cewa "kada ka damu dani MUJAHID ka kamasu kada kabari sutsere" bayanda yaiya dole ce zatasaka yabarsu sutafi saboda bayason yarasa MUFIDA sa,,,..... Cikin sauri ta kwanceta daga kan kujera sannan tariketa tacewa su asmau "kuzo muwuce" dasauri dayan gardin yariko munira da har yanzu take a tsaye kuma a daure zasu wuce, har mubina tajuya zata wuce kawai saisukaji k'arar bindiga daga bayansu alamar anyi harbi, atare suduka suka juya domin ganin mai harbin saikuma sukaga mubina tazube akasa, wani sojane dasukashigo atare da MUJAHID amma shi saiya lab'e ya buya a cikin wajen shine yaharbeta, gardindake rike da munira ne yajuya tareda ciro bindiga zaikaiwa sojan harbi sai MUJAHID yai saurin ciro tasa bindigar yaharbesa a k'afa donhaka yafadi bindigar tafadi, nan dasauri sojan yakama dayan gardin MUJAHID kuma yakama wanda ya harba din suka fita waje dasu,,,.... Suna fita sauran sojojin sukazo suka kama asmau da sauran gardayen sannan suka d'auki gawar mubina kasancewar a ka akaharbeta tini talula lahira sukuma su asmau aka sakasu mota aka wuce dasu sannan aka kunnawa gidan wuta aka konasa gaba d'aya, MUJAHID kuwa rungume MUFIDA yai yana kissing nata tareda dudduba jikinta idan batasamu rauni ba, murmushi kawai tai tacemasa "habiby lafiya na fa kalau banji rauniba kawai dai bakinane dayafashe saikuma k'afafuwana dakeman ciwo sosai saboda tafiyanda nai" cikin murmushi ya sumbaceta a gishi sannan yace "to Alhmdllh amma wannan ma ai raunine kai banma yardaba saimunje doctor tadubaman lafiyarki" saitai dariya tareda kara rungumeshi sannan tace "k'ishi nakeji sosai tinda nazo basu bamu komaiba" aikuwa yanajin haka yadauketa yashiga mota daita yadakko ruwa a gora Yabude yabata tasha,, saida akagama komai sannan akawuce dasu gida,,,".... Koda suka isa gidan acike yake taff da mutane harsu Amira sunzo dik suna nan aikuwa suna iso Amira tazo dagudu tarungumeta tana kuka sannan taje tasake rungume munira itama taredayin kissing nata a goshi, daga nan suka wuce cikin gida saboda kowa yagansu hankalinsa ya kwanta, suna isa hajiya tafashe da kukan farinciki sukaje suka rungumeta suna rarrashinta, sai kusan 1am sannan su MUJAHID da abban ammar suka dawo bayan angama komai Canal abba umar ne yadauki gawar mubina dasu asmau yawuce dasu bayan anyi cike ciken komai sannan su MUJAHID suka dawo gida, aranar dai baccin farinciki sukai saboda yau MUFIDA tasan damuwarta takau Allah yamata maganin mak'iyanta,,,.... Washe gari saida aka kira family doctor yazo yaduba lafiyan MUFIDA data munira kuma Alhmdllh dikansu basuda wata matsala ko mummunan rauni saidai wahalan d'aurinda akayiwa munira MUFIDA kuma marinda sukamata bakinta ya kumbura kafafuwanta suma sun kumbura sosai saboda wahalan tafiyanda tai, nandai likitan yai nashi k'ok'ari sannan yabasu magani yawuce,,,".... ________________ Ahalin yanzukam hankalin kowa ya kwanta danhaka akacigaba da shagalin biki, washe gari ranar Friday around 3pm dot aka daura auren Munira da Ma'aruf, Barrister Rayyan da Amira, Alhmdllh d'aurin auren yasamu hakartar manyan mutane daga ko'ina kasashe daban daban, Governor Atiku Abubakar ma yazo tareda PA dinsa da Vice dinsa na yanzu wanda aka dora bayan rasuwar dady da dai sauran mutanensa, sarki da mai martaba dik sunzo, bayan angama daura auren sai angwaye da abokanansu suka zo suna gaggaisawa da mutane, bayan angama anwatse ma'aruf yakwashi tawagarsa suka koma BAGDAAZ MUJAHID kuma da Rayyan suka wuce habuja domin yin walima acan,,,.... Around 4pm dot amare kuma suka gudanarda tasu kasaitacciyar walimar inda manyan mata malamai suka zazzaga ruwan nasihohi ga ma'aurata dakuma amare, 6pm dot aka k'are kowa yawatse,,,.... Around 8pm dot aka wuce da amarya Amira izuwa garin yola adamawa kasancewar acan zasu fara zama kamin yakamalla gininsa na habuja sannan sukoma can, MUJAHID yaso yahana MUFIDA zuwa saboda ganin yanda tawahala gashi cikinnan nata yayo k'asa k'asa sosai ga k'afafuwanta har yanzu basu cire kumburarda sukaiba amma haka tadage tace saitace, badan yasoba haka dole yabarta suka wuce, munira kuwa sai washe gari sannan yan d'aukan amarya dasukazo suka wuce daita izuwa BAGDAAZ, haka kowacce amarya aka kaita gidanta cikin koshin lafiya,,,.... Su MUFIDA kuwa sai washe gari sannan MUJAHID yadauketa suka wuce tabar Amira a yola sai kuka suke tamkar rabuwace zasuyi ta har abada,, saida Rayyan da kannensa suka rakasu har airport suka shiga jirgi, bayan jirginsu yadaga sannan suka dawo cike da kewar juna,,,..... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya cikin tsintsar farinciki da kaunar juna ahalin yanzu ummi kauna take nunawa MUFIDA fiye da tinanin mai karatu saboda yanzu dai tagano MUFIDA batada wata matsala yar tata datakeyiwa yak'i don tasami farinciki itace kenema ta rabata da rayuwarta ashe dik wahalan banzace takeyi nata buri da k'uduri daban akanta, "kai duniya ina zaki damu yaudai kowa son abun duniya da ita kanta duniyar yarufemasa ido komai zaa iya aikatawa dik dan asami duniya ko abunda ke cikinta, Allah yak'ara shiryardamu da zuriyarmu daki dai,,,.... Tini akayankewa asmau da yaransu hukunci a court inda aka yanke masu hukuncin zaman gidan kaso na har abada tareda horo mai tsanani batareda fita acikin gidan kasoba kuma har abada, mubina kuwa wani gu sojojin suka samu suka rufeta bama acikin mak'abartar musulmi ba, wannan shine k'arshen mubina da aminiyarta wacca bamusan inda suka haduba har suka zamo abokan junaba yazo k'arshen,,,"..... MUFIDA kuwa yanzu rayuwar aurensu suke cike da tsintsar farinciki dakuma k'ara kaunar junansu, ahalin yanzu cikinta har yawuce watan haihuwa yashiga wata na goma gashi kuma EDD dinta yawuce saboda haka yanzu akodayaushe ana duban zuwan haihuwa,,,.... Cikin yak'ara girma sosai yak'ara yi k'asa k'asa sosai kafafuwanta sun kukkumbura zama dakyar tashi dakyar wani lokacin sai MUJAHID yaita dariyanta wai tazama cima zaune komai sai anmata nantaita kukan shagwaba saiyakoma rarrashinta, ganin cikinta yatsufa sosai sannan yanzu gaba d'aya hadimanta yakoresu saboda sam bai yarda dasuba saiya dakko Nasmat da Nasma yamaidasu gun MUFIDA tinda yak'i yamaidata gun jaddati........... Yau saura kwana d'aya kacal Birthday na 💃🤸‍♀so kowa ya shirya kyautarda zai bani 😍 Lol #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 *HIP....HIP....HURRY* *ALHMDLLH ALL PRAISE IS DUE TO ALLAH AM + 1 TO DAY* 🎂🍾🍽🍭 *I WISH MY BIRTHDAY SHOULD BE AS INCREDIBLY AS I AM, CUS I DESERVE ONLY THE MOST WONDERFUL THINGS IN LIFE, AND NOTHING LESS,.* 🎂 *AND*🎂 *MAY ALLAH S.W.A BLESS MAY NEW AGE* *THANK GOD FOR BLESSING ME MUCH MORE THAN I DESERVE* *HAPPY BIRTHDAY TO ME* 🎂🍾🎈🎈 _*Page 79/80*_ _Not Edited_ _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ *******Haka sukacigaba da kula daita da abunda ke cikinta doctur Aysha ma tana kokari sosai wajen duba abundake cikinta akai akai saboda sanin lafiyarsa,,,.... Zaune take agefen gadonta tanashan iska, daure take da towel kasancewar fitowarta kenan daga wanka, dan k'aramin towel ne ahanunta tana tsattsafe jikinta, ji take towel din ya'isheta dikya dameta donhaka ta saukesa k'asanta kawai tarufe k'aton cikinta tabar bobbs dinta a fili tana shan iska saboda suma yanzu sunk'ara cika suna damunta,, so take tad'aga tad'akko man shafawa amma kuma ganda takeji,,,.... Kwanciyarta tai tanashan iska saiga MUJAHID yashigo, ganinta a kwance saiyai dariya tareda k'arasowa kusa daita yazauna yana mata murmushi sannan yace "my only na yadai kodai jikin ne" murmushi tai sannan tace "a,a lafiya na kalau wanka nai shine kuma nakejin kiwar tashi nad'akko mai nashafa" dariya yai sannan yatashi yadakko mata man yana fadin "kai my only ai nafada maki idan bakyajin k'arfi kifada mana baganiba sainazo namaki abunda kike bukata idan kuma bana nan ai su Nasmat suna nan, kinfasan banason kina wahalar man da baby na ko" hararansa tai sannan tace "au watoma nice ke wahalardashi bashine ke wahalardani ba ko" dariya yai sannan yace "Allah yahuci zuciyar Princess Allah yajima da ranki bahaka nake nufiba kema nasan ai kina kokari sosai" sai itama tai murmushi sannan takarbi man tafara shafawa,,,,.... Shima tayata yai yana fadin "only ona kinga yanda bobbs dinnan nawa keta k'ara cika suna batsewa kuwa" murmushi tai sannan tace "eh nagani" saiya kashemata ido d'aya yace "kamar kodayaushe karnai missing nasu" dariya tai tareda rufe fuskanta da tafukan hannayenta tana fadin "kai habiby bakada dama wallahi to yanzu dai ai dole kabarwa baby ko" hararanta yai sosai sannan yace "naki din naki wayon ai nima baby ne, kai my only nafaga halamar idan kika haihu watsi zakiyi dani saboda gashi yanzu tinkan ki haihu kinfara wani gujeman to kisani bazamike gun jaddati jego ba anan zakiyi jegon ehi",,,,...... Zaro daran daran idanuwanta tai tafirfito dasu waje saiyace "Eh ba'inda zakije anan zakiyi jegon" shagwabe fuska tai kamar zatai kuka tace "please habiby kada kahanani tafiya jego dan Allah" sake hararanta yai yace "bafa inda zakije ehi jakadiya zan d'akkomaki tamata jegon anan" ai baiko k'arasaba saiga kwallah sunfara bin kuncenta tamkar anbude famfamo haka sukafara zubowa,,".... Cikin magiya tariko hannayensa tace "dan Allah habiby kayi hakuri kabarni naje can nai jegon dan Allah" takarasa maganar cikin magiya, sumbatar hannayenta yai har zaiyi magana saisukaji karar waya donhaka suka duba saisukaga wayar MUFIDA ce, duba kan screen din wayar tai saitaga my Lil Sis M danhaka tad'aga tareda karawa a kunne, magana sukai takusan 30mnts shidai MUJAHID kallonta kawai yake yanda take magana cikin faraa da dariya dakuma girma irinna yaya da kanwarta, saida tagama sannan tahuramasa iska a fuskarsa saiya rufe idanuwansa sannan yabude, cikin murmushi tace "kak'uraman idanuwa kamar yau kafara ganina" murmushi yai sannan yace "ai kullum sabuwa fuskarki ke dawoman koda yaushe idan nakalleta tamkar yau nafara ganinta sainaji banason d'auke idanuwana daga kallonta" murmushi tai sannan tabashi hot kiss a lips tace "to banda kai habiby da abunka ai da kai da kaya dik mallakar wuyane, da fuskana da gangar jikina da ni kaina aidik mallakinkace shiyasa nafison kasamcewa a gida saboda a koda yaushe nakasance atare da kai kaita kallona kaita kallona har karka gaji" dariya yai sannan yarungumeta ya sumbaceta a goshi yace 'ana hubbiki ya habibty" tai murmushi itama tace "ana hubbika ya habiby" kasancewar yanzu MUFIDA fa anfara koyon larabci hhhh Lol,,,.... Can tadago tacemasa "munira ce takirani wai jibi zasuwuce madina angama gyaran gidan sarki inda zasu zauna maaruf yasamu lecturing a school dinsu Nasmat" murmushi yai sannan yace "Eh dama inataso mafadamaki ai tin last week ne suka bashi offer to shine sai sarki yace dayaita wahalan zirga zirga yana yawon hanya baya madina baya BAGDAAZ bara yasaka agyaramasu gidansa dakecan saisu zauna anan kinga yafi sauki ai yanzu mudasu saidai idan munje Umrah ko munkaimasu ziyara" MUFIDA tai dariya tace "lallaikam yanzu zasu mana nisa" sai yace "Rayyan ma yakirani yafad'aman yakammala aikin gidansa na habuja karshen month dinnan zasu tare" cikin dariya tace "a,a kai masha Allah, ubangiji yasanya alkhairi gaskiya kafada masa dole yamana walima" MUJAHID yai dariya yace "gaskiya kam yakamata saidai fa kinsan yanzu bashida kudi bikinnan dikya talautashi" MUFIDA tai dariya tace "kai bawani Rayyan mai kudinefa Allah",,,.... Haka sukacigaba da shan firarsu har izuwa wani lokaci sannan suka ta tashi yatayata tashirya suka fito atare,,".... ****** ***** Yau kimanin wata biyu kenan da bikin su Rayyan, maaruf da munira sunkoma madina Rayyan da Amira suma suntare agidansu na habuja yanzukam rayuwar aure kawai suka saka agaba,,,.... Wata ranar Monday ce MUFIDA ta tashi batajin dad'in jikinta amma ganin abun bawani mai yawa bane yasa batadamuba tasha magani tacigaba da harkan gabanta, abun kamar wasa amma sai k'ara cigaba yake maranta na ciwo gakuma bayanta shima yana ciwo sosai, tintana juriya tana hakuri abun haryafi karfinta donhaka tadauki wayarta takira MUJAHID dake office, aikuwa yanajin haka baitsayaba dasauri yad'auki excuse yadawo gida, ganin halinda take ciki yasa yai saurin kiran doctur Aysha tazo taduba, koda taduba saitace nak'uda ce amma haihuwa fa dasaura donhaka suka zauna zaman jiran haihuwa,,,.... Har dare ba haihuwa ba alamunta ganin dare yayi sosai gashi kuma doctur Aysha tanada iyali da miji yasa dole MUJAHID yamaidata gidanta amma tace ko zuwa 1am ne yaga haihuwar taiso to yakirata kawai mijinta zai kawota, daga haka yamaidata yadawo gun MUFIDA anata abu d'aya,,,.... Har washe gari amma haihuwa batazoba sai fama ake da abu d'aya, ganin dai wahalar tai yawa yasa yaje gida yafad'amasu halinda ake ciki, aikuwa yana fada jaddati tahausa da masifa tayazaibar yarinya haihuwan fari itakadai, nan cikin gaugawa akaje aka d'akko MUFIDA aka dawo daita gida, koda jaddati taduba saitace "eh nak'udace amma nak'udan tsaye ce kuma itace mafi wahala saboda sai angama nak'udan tsaye nak'uda ta haihuwa ke zowa,,,... Haka kuwa akayi MUFIDA tawahala sosai tasha wuya, washe gari ganin abun har yanzu yaki zowa gashi sai wahala takesha donhaka sarki yace ad'auketa aje asibiti,, haka kuwa akayi saidai suma can din drip suka sakamata na tada nak'uda sannan suka kyaleta anan kan gadon haihuwa,,,".... Dikda drip dinda suka sakamata baisa haihuwar tazoba saima wata azaba wuya da wahalarda suka taso mata daita dan saboda tsabar wahala tini MUFIDA tacire tsammanin zatacigaba da rayuwa a duniya saboda tsintsar wahala, tawahala wuce tinanin mai karatu saboda tsabar wahala hartafara neman yafiyar mutane tana fadar akiramata MUJAHID tanemesa gafara akiramata hajiyar dady akiramata munira tazo, haka taketa fama da wannan bakar wahalar amma shuru kakeji ba haihuwa ba labarin zuwanta,,,.... Saida takwashe kimanin kwana shida tana nak'uda sai anje hospital kuma adawo gida, ganin irin wahalanda takesha yasa MUJAHID yace kawai aje ai operation acire babyn wannan wahalan yayiwa MUFIDA yawa tintana nak'uda da karfinta har karfin yakare amma har yanzu haihuwa batazoba, kowa ya goyi bayan haka saboda kowa MUFIDA tabasa tausayi yana tausayamata sosai danhaka nantake akafara cike ciken file's da signing,,.... Cikin ikon Allah har anshiga theater room daita anajiran isowar doctur kwatsam saiga haihuwa taiso batareda karfin jikintaba da ikon Allah, abun mamaki abu kamar saiga baby yafara fitowa MUFIDA na wani'irin nishi tana juya kanta saboda wahala, kanakce me saiga baby yafito aikuwa murna da farinciki baya misaltuwa agun nurse's din, koda doctur yashigo saiya tadda MUFIDA ta haihu, har anfara shafewa babyn jiki saikuma ga dayan babyn yafara fitowa donhaka suka sake dawowa suka taimakata har dayan yafito,,,.... Saida suka shafewa baby's din jikinsu sannan suka fito domin sanardasu MUJAHID, nurse's din suna fitowa dasauri MUJAHID da mai martaba da maaruf sukayo kansu domin jin inda aka kwana cikin tsintsar damuwa dikkaninsu fuskokinsu ba walwala, saida suka jamasu aji sannan sukace "to dafarko dai kamun mucemaku komai kufara bamu tukuici " cikin harshen larabci suke magana, kallon kallo MUJAHID da ma'aruf suka fara cikin rashin fahimtar abunda nurse's din suke fada, ganin haka nurse's din sukai dariya sannan dayar tace "to ALHMDLLH batareda anyanketa anfitarda abunda ke cikintaba Allah yasauketa lafiya tahaifi twin's namiji da mace" ai saboda tsabar farinciki MUJAHID durk'usawa yai anan yayi ( sujudul shukhru ) wato sujadar godiya ga Allah wacca baayiwa kowa sai ubangiji sannan yamike tsaye kudindake cikin aljihunsa waenda shi kansa baisan adadinsuba kawai yacirosu yabama nurse's din amatsayin tukuici sannan yace "zan iya shiga nagansu" sai nurse din tace "a,a kujira har afito dasu izuwa dakin hutu tukuna yanzu ana shiryasu ne" danhaka suka wuce domin sanardasu munira da jaddati,,,"... Saida aka tsabtacesu aka sakawa yaran kaya itama suka taimakata tagyara jikinta sannan akawuce daita izuwa dakin hutu, saida suka doramata drip da jini sukamata wasu injection domin tasami karfin jiki dakuma wasu na bacci domin tahuta sosai saboda jininta yahau sosai, nantake bacci yai awon gaba daita saboda wahalarda tasha dakuma gajiya, baby's din kuwa ana fitowa dasu akabama su MUJAHID, hmm MUJAHID ji yake kamar yamayardasu ciki dan farinciki sai baccinsu suke abunsu, saidaifa shi har yanzu hankalinsa bai kwantaba saboda baiga only dinsa ba,,.... Koda suka shiga dakinda take tini tai bacci munira na a gefenta tanamata tausa a kafafuwanta, MUJAHID na kallonta yaji wani irin tausayinta yakara shiga zuciyarsa nan yatako yazo dab daita yaduko yasumbaceta tareda shafa sumarta cikin tsintsar tausayinta da kaunarta,,,, koda tafarka kuwa d'akin acike yake da mutane munira da jakadiya jaddati dasu Nasmat da matan Abbanta tajudeen su biyu da wasu hadimai mata hudu, tana farkawa nankowa yamata sannu da tambayarta karfin jiki tace ALHMDLLH,,,.... Tana farkawa kuwa MUJAHID bako kunya yazo ya rungumeta yanamata sannu itakuwa gaba d'aya kunya tagama mamayeta gasu jaddati ga matan abbanta kowa yana gani amma shikam wallah baruwansa, haka yaita nan nan daita dakansa yabata abinci tashi sannan yazauna yanamata tausa a kafafuwanta baby's din kuwa dikya tattara yarike abunsa yahana kowa ya daukesu saboda bai ajiyeba bare a dauka, saida jaddati tashiga rigar arzikinsa da masifa sannanfa ya'ajiye yaran takoresa yafita su munira sai dariya suke,,,".... Saida tai 1hour da haihuwa sannan suka dubata sukaga bawata matsala donhaka suka sallameta suka koma gida, a gida ma bayan tai wanka taci abinci sake komawa bacci tai jaddati tace abarta tai baccin tahuta sosai donhaka aka kyaleta taita baccinta baby's din kuma suna waje a hanun mutane ana ganinsu......... Manage it yau farinciki nake banida time din tyaiping sosai 🤸‍♀💃 #/Vote #/Share #/Comment ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋 _*TSINTACCIYAR MAGE.....*_🌷 _a true love story_ _*BY~AUFANA*_ _wattpad@Aufana8183_ ® *INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION~I.W.A*📚 _*Page 81/82*_ _Not Edited_ 🌷 _*END*_🌷 _*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*_ Kanakace me tini gida yacika da mutane yan zowa barka da yan uwa da abokanan arziki kowa sai sambarka yake yaran tubarakallah masha Allah kaman ba haihuwan fari ba b'ulb'ul dasu sai witsil witsil suke,,,.... MUFIDA kuwa tajima sosai tana sharan baccin gajiya, sai kusan 1pm sannan tafarka, tana farkawa jaddati tamata wankan rana sannan taci abinci tabama baby's din nono saboda sunfara kuka,,,..... Tiny aka kira mutan kebbi aka fad'amasu nan sukaita murna suna farinciki Allah yasauki MUFIDA lafiya, MUJAHID ma yakira Rayyan yafad'amasa nan shima yakira Amira yafadamata kasancewar yaje yola itakuma tana habuja ne, murna da tsalle Amira tadingayi kamar karamar yarinya ta matsu sosai Rayyan baidawoba su wuce,,".... Kwana hudu da haihuwa su Amira suka iso BAGDAAZ, aikuwa suna isowa ranar wuni sukai kamar su cinye baby's din Amira tahana kowa d'auka idan dai kaga bata rike dasu to sunyi bacci ne kokuma sunashan mama kokuma zaamasu wanka amma tinda sukazo takasa ta tsare tahana kowa d'auka, mutan kebbi kuwa sai saura kwana biyu biki sannan suka iso,,,.... Aranar ummi tasaka aka kira mai lalle tazauna ta tsantsare MUFIDA da jan lalle haddasu Amira saida akayiwa sannan akayiwa MUFIDA saloon aka gyara mata sumarta sosai,,,.... Washe gari ranar biki kuwa MUJAHID yadauketa yakaita gun make up aka tsantsareta da make up sannan aka shiryata acan, wata rantsattsiyar jallabiya ce suka sakamata mai tsadar gaske baka anmata zanen flower's da red color sannan aka sakamata Stone's agabanta, takalmanta ba Hill's bane sosai sukuma red color da veal dinda suka mata rolling dashi shima red color ne, bayan sungama hadeta sannan suka kirasa domin yazo daukanta, hmm da MUJAHID yazo saida yai tsaye yana kare mata kallo, cikin tsokana yace "my only one kece haka kuwa kinga yanda kika hadu my only wallahi idan wani bak'o yazo zaice bake bace kika haifi twin's ba" dariya tai tace "kai habiby na banafa son tsokana ai bankaika kyau ba, kaga kuwa irin kyanda kai habiby kaikace kai dan 25 year's ne" dariya ya kyalkyala sannan yace "kai my only bakida dama wallahi" itama tai murmushi sannan ta tashi suka wuce,,,..... Kai tsaye gida yawuce daita, koda sukaje anshiryawa twin's Amira tahadesu cikin d'aya daga cikin tsadaddun kayanda abban su yasiyamasu Rayyan, around 12pm dot MUJAHID yafadi sunan yaransa kamar haka, "namijin nasaka masa sunan dadyn MUFIDA wato Ahmad amma namasa inkiya da Jawaad, saikuma macen nasaka mata sunan ummin na wato Zainab amma namata inkiya da jawahir inafatar kuma Allah i rayaman yarana cikin tafarki madaidaici bisa sunnar manzon tsira annabi Muhammad s.a.w ameen" MUFIDA taji dad'in yanda MUJAHID yai koba komai yanunamata bai manta da dadyn taba baimanta da alkhairinda yamata,,.... Wata kasaitacciyar walima ce MUJAHID yashiryamasu bayan angama cin liyafa a gida aka wuce katafaren holl dinsa dake katafaren Company nasu, anci ansha komai ya kayatar, bayan angama ne MUJAHID yatashi tsaye yad'auki microphone yafara magana "am jamaa Assalamu Alaikum" nan aka amsa da waalaikasalam daganan yacigaba "ALHMDLLH ALHMDLLH ALHMDLLH dikkanin yabo da godiya su k'ara tabbata ga ubangijin halitta, ina godiya ga ubangiji na daya arzutani da samun karuwar yaya biyu tagwaye sannan ina matukar godiya da jinjina ga matata uwar yayana kuma abar alfaharina wacca tahaifaman yarana abun kaunata, ina alfahari daita sosai kuma ina matukar kaunarta acikin kalbina, abisa farincikinda tasakani marar misaltuwa yasa zanmata wata yar karamar kyauta" saiya dakata sannan yaciro wani dan k'aramin abu arufe yabata, karba tai cikin faraa tana murmushi sannan tabude, woww mezata gani, had'addiyar sarkan gold mai tsadar gaske da yan kunnaye da zobenta, baki tabude cikin tsintsar mamaki da farinciki sannan ta taso tarungumeshi tana fadin "Shukhran shukhran laka ya habiby" shima cikin dariya yarungumeta tareda sumbatarta cike da tsintsar kaunarta,,,.... Bayan yabata gift din sannan akarufe walimar kowa ya watse,,,".... Tin washe gari mutane suka fara tafiya na nesa nakusa su tini suka wuce, su Amira kam saida akai kwana biyu da biki sannan suka wuce hakama su munira ranarda su Amira suka wuce suma da maraice suka hau jirgi suka koma madina sukabar su jawahir da kewarsu,,,.... **** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya cikin tsintsar farinciki da kaunar juna inda jaddati kebama MUFIDA da kyawawan yaranta cikakkiyar kulawa, watansu biyu da haihuwa suka cika sukai b'ulb'ul dasu gwanin ban shaawa kamar ba tagwayeba, hakama MUFIDA tasha ruwan zafi sosai jego yakarbeta sosai tai kiba sosai tamkar ba'itace yar siririyar nanba yanzu tazama lukuta hips dinnan sunk'ara fitowa sosai k'irjinta yakara cika taff da dukiyar fulani yanzukam tazama cikakkiyar mace kuma uwa,,,.... Saida sukai wata biyar ciff sannan jaddati ta amince amaidasu gidansu, saura kwana biyu sukoma ummi tasaka akayiwa MUFIDA gyaran amare hadda kaza tasaka aka mata, a ranarda zata koma kuma akamata lalle da saloon da dare kuma hadimai mata hudu da jakadiya dasu Nasmat sukamata rakiya,,,.... Koda suka isa kuwa ogan yana nan yanajiran isowarsu yasaka angyara gidan tsab yasauya komai hatta fentin gidan saida ya sauyasa sannan yasaka aka gyarawa twin's nasu d'akin aka sakamasu komai hadda kayansu na sakawa, suna isowa kuwa su Nasmat basuwani dadeba suka wuce saboda sunga yayan nasu sai rawar kai yake, bayan sun iso saitawuce bedroom dinta tabarsa dasu jawahir yana masu wasa, wanka ta tsantsara tashafa tirarukanda ummi tahada mata sannan tad'akko wata fitinanniyar sleeping gown tasaka, bayan tagama shirinta sannan tasaka takalmanta tawuce izuwa bedroom dinsa,,,.... Koda taisa tini su jawaad sunyi bacci donhaka tamayardasu gefe sannan tazauna tareda kallonsa wanda tinda tashigo yakafeta da sexy eyes dinsa "habiby katashi kai wanka kashirya mu kwanta dare yayi ni zanje kitchen nahada tea yunwa nakeji" kasa amsa mata yai saboda tariga data tafi da tinaninsa, harta tashi saitaji yarikota yajanyota tafado jikinsa, murmushi tai sannan takallesa cikin wata iriyar murya mai taushi tace "habiby miye haka kuma" shinshinar wuyanta tareda lumshe ido sannan yace "soyayya ce, my only waya baki wannan tiraren mai dad'in kamshi" murmushi tai sannan tace "ummi ce" saiyace "umm lallai ummi taiya kyauta dandai yatafi da tinanina sosai, gaskiya my only ina missing naki sosai jaddati taman ponishment mai tsauri sosai nawahala matuka",,,... Murmushi tai sannan ta tallafo fuskarsa tacusa idanuwanta acikin nasa sannan tace "kai hakuri habiby na nima bahaka nasoba bayanda naiya nima ina missing naka sosai" daganan kawai saiyaji bakinta acIkin nasa tafara kissing, donhaka shima yarungumeta sannan yafara kissing dinta, daukanta yai gabadaya yamayar jikinsa sannan yarabata da rigardake jikinta yafara shafa kyakkyawan surarta, cusa hannayenta tai acikin sumarsa tafara masa sosa cikin salonta mai riKitasa, wani irin nishadi yaji yana shigarsa nanyasakko yafara bata hot kisses takoina na jikinta, nishi tafara tareda k'ara kankameshi tana fitarda nannauyan numfashi, dagata yai yaraba da pant dindake jikinta kasancewar dama ba brez ajikinta, bakinsa yakai kan nipples dinta yafara mata wani salon tsotsa wanda yabirkitata ba irin wanda twin's kemata ba, wani irin dad'in tsotsar takeji sosai hakan yasa tagantsare takara turomasa bobbs din,,,,.... Dagowa yai yadawo k'asanta yad'auki yatsansa yasaka acikin hq dinta yafara fingering nata, wani irin nishi tai tareda damkar sumarsa dakarfi saboda yanayinda taji, haka sukacigaba da farantawa junansu har suka biyawa junansu bukata sannan suka kwanta bacci, kwance kawai take amma batai bacciba tana tinani a zuciyarta lallai yau ta tabbatar sunyi matukar yin missing din junansu nankuma take wani tinanin yafado mata akanta dakuma MUJAHID, tajima sosai kamin bacci yadauketa,,,.... Washe gari bayan sunfarka sunyi sallah sannna tashiga kitchen tahadamasu breakfast sukaci sannan tadawo tayiwasu jawaad wanka tashiryasu tabarmasa su tawuce tai wanka tashirya sannan tazo ta amsarmasa su shima yashiga yai wanka yafito yashirya,bayan yashirya sannan sukamasa rakiya yawuce izuwa office,,,..... Aranar ne jaddati tasaka aka kawomata hadimai mata hudu domin sutayata aikin gida da rainin su jawahir, haka rayuwa tacigaba da tafiya cikin farinciki da walwala,,,.... Watansu Amira goma da aure tasami ciki kasancewar sau biyu tana samun miscarriage yanzuma saida akamata wankin mara sannan wannan yatsaya amma sauran biyun dika wata uku suke barewa, munira kuwa har yanzu shiru ko bari batayiba, hakan yatadawa MUFIDA hankali sosai hakama ma'aruf saboda ma'aruf yanason yara sosai idan sukazo BAGDAAZ kamar yatafi da twin's yakeji,,,..... Jawahir da jawaad yanzu suncika shekara daya da haihuwa har sun iya tafiya koina yawo sukeyi gasu da shegiyar barna, shekaransu d'aya da wata biyu MUFIDA tasake samun wani ciki, hankalinta yatashi sosai saboda bata manta da wahalanda tasha acikinsu jawahir ba dakuma wahalanda tasha gun nak'uda ba donhaka tace ita a zubarda cikin, fada sukai sosai da MUJAHID akan cikin itafa saidai a zubardashi saida ummi tashiga tsakaninsu tahanyar kwantarwa da MUFIDA hankali da nasihohi sosai akan illar zubarda ciki sannafa tahakura da zancen sannan tabama MUJAHID hakuri akan batamasa rai da tai nan yai murmushi yace bakomai yawuce,,,.... Cikinta nada wata uku lokacin twin's sunkai shekara d'aya da wata biyar sai aka yayesu akamaidasu gun ummi, kula sosai ummi tadinga basu hakan yasa basuwani wahala ba saima lafiya dasuka k'ara,,,.... Cikin MUFIDA nada wata bakwai Amira tahaihu tahaifi kyakkyawan baby girl dinta, farinciki agunsu MUFIDA baamagana, saura kwana biyu biki sukaje Nigeria habuja kasancewar acan zaayi bikin, ranar suna baby taci sunan MUFIDA akamata takwara sai akamata inkiya da Afza, MUJAHID yaji dad'in hakan sosai wannan shine zai kara jaddada amintakarsu tacigaba da dorewa har yayansu da jikokinsu,,,.... Washe gari sukayiwa habuja bankwana suka wuce kebbi, saida sukai kwana biyu a kebbi sannan suka wuce BAGDAAZ,,,.... _______________ Rayuwa tacigaba da tafiya inda MUJAHID da MUFIDA sukacigaba da rainon cikinsu cikin kulawa har yakai wata tara cif, wata ranar juma'ah da safe nak'uda ta tada MUFIDA, wannan karon kam batasha wahalaba sosai Allah yasauketa lafiya tahaifi baby boy dinta, cikin murna da farinciki suka baro hospital suka dawo gida,,,".... Ranar suna yaro yaci sunan mai martaba wato Abubakar sai suka masa inkiya da abulkhair, su Amira sunzo hakama su munira nan aka hade ana zumunci, sai bayan kwana biyu da biki sannan kowa ya watse,,,..... Haka rayuwa tacigaba da tafiya inda MUJAHID wanda yadawo Abban jawaad itakuma ummin jawahir yake bama iyalinsa cikakkiyar kulawa, abulkhair nada wata bakwai da haihuwa Abban jawaad yakammala ginin tamfatsetsen gidansa sabo gall ginin kasar England wanda turawa suka gina, ni kaina danaga gidan saida hankalina yatashi saboda tinda gyatuma tajefoni duniya idona baitaba ganin irinsaba hhh Lol, ranarda suka tare acikinsa saida MUFIDA tai walima saboda farinciki da murna, a yanzu matsala d'aya suke fuskanta itace rashin haihuwar munira sunyi yawon asibiti anyi gwajen gwajensu har ba adadi amma har yanzu shuru, likita ya tabbatarmasu da dikansu lafiyarsu kalau kawai dai lokacine baiyiba,,,... Yanzu har munira tagaji tabarwa Allah, dikda munira keda matsalar amma MUFIDA tafita damuwa musamman dataga ma'aruf yanda yadamu sosai saboda yanason yara, matsalar tana matukar damun MUFIDA dik yanda MUJAHID yakeson ya kwantar mata da hankali amma yakasa saboda shi kansa matsalar tana damunsa, ganin yanda MUFIDA takasa kwantarda hankalinta yasa yabiyamasu umrah suje kozata dan rage damuwa sosai, aikuwa taji dad'in hakan sosai dan dik ibadardasukai fiyeda rabinta rokon Allah take akan yamagance masu matsalarsu,,,.... ***** ***** Bayan sundawo daga umrah MUFIDA tasake samun wani cikin lokacin kuma abulkhair nada shekara biyu Afza kuma nada shekara biyu da wata bakwai Amira tasake samun wani cikin, wannan cikin kam ALHMDLLH batasha wani wahala ba kamar cikin Afza, haka suka sake haifar yayansu MUFIDA tahaifi da namiji amma saidai wannan haihuwar kam da matsala don saida akamata operation aka cire babyn, tasha wahala sosai ganin haka yasa MUJAHID yace adaure mahaifarta saboda wahalan yai yawa yana tsoro kar watarana yarasata gaba d'aya, Amira kuma tasake haifan baby boy wanda yaci sunan abban Rayyan sukamasa inkiya da Affan, dan MUFIDA kuma yaci sunan sarki Abdussamad suka masa inkiya da Anwar,,,,..... Kwatsam Anwar nada wata biyar a duniya wata rana munira ta tashi da zazzabi, abu kamar wasa sai cigaba yake, ganin abun yafi karfin tinaninta yasa takira ma'aruf, yana zuwa baiyi sanyaba kuwa yadauketa sukaje asibiti, tin a gwajin farko aka tabbatar masu da cikine natsawon wata biyu, abun kamar a mafarki haka suka gani, saida result yafito sannan suka tabbatarda gaskiyan abunda doctur yafada aikuwa dasauri ma'aruf yakira MUJAHID yafadamasa, kankace me kowa yaji murna da farinciki agun MUFIDA baya misaltuwa hadda sadaka saida tai dan farinciki,,,.... Cikinta nakai wata rana ciff suka dawo BAGDAAZ anan ta haihu inda ta santalo kyakkyawar yarta mai kama da ma'aruf, ranar wuni sukai cike da farinciki MUFIDA sai nan nan ake da munira, bayan kwana d'aya da haihuwa aka wuce da ita Nigeria saboda hajiyar dady tamatsa saidai amaidata nan doke kuwa akayi mata haka,,,..... Ranar suna babyn taci hajiyar dady wato fatima sai sukamata inkiya da khairat, saida sukai wata hudu cif sannan suka koma BAGDAAZ,,,, haka rayuwa tacigaba da gudana cikin tsintsar farinciki da kaunar juna,,,...... ****** ***** ****** Shekaru na tafiya watanni na shudewa yau kimanin shekara goma sha biyu kenan da auren MUJAHID da MUFIDA inda jawahir da jawaad kuma keda shekara goma da haihuwa, yaran sungirma sosai gwanin birgewa MUFIDA kuma yanzu anzama babbar mace kuma uwa,,,.... Sarki tsufa yakama sosai yanzu yana wahala wajen gudanarda sarautarsa saboda tsufa, ganin tsufa yakamasa yasa ya yanke shawarar sauka daga kujerarsa yabama dansa MUJAHID, bayan yagama yanke shawara da mahaifinsa mai martaba da mahaifiyarsa dakuma matarsa saiyakira MUJAHID yamasa bayanin komai, dikda MUJAHID bashida raayin yin mulki amma dole yakarba saboda bazai iyayin musu da mahaifinsaba, haka ya amince da karban mulkin,,,.... Bayan sungama magana da maraice kowa yahallara mutanen fada nan sarki yasanardasu zaiyi murabus yabama dansa MUJAHID, kowa yai na'am dahakan saboda MUJAHID mutum ne wanda kowa ke alfahari dashi da kyawawan halayensa da dabi'unsa nan kowa yai na'am taredayiwa MUJAHID mubaya'a,,,.... Bayan wata d'aya dayin maganar kowa yaji sai sarki yatara mutane a fadaa, bayan kowa yahallara nan yacire rawaninsa sannan yasauka daga kan kujera MUJAHID yahau sannan yabasa rawanin da sandar mulkin nan aka nada MUJAHID sannan mai shela yai shaidawa mutan gari MUJAHID yanzu shine sarkin kasar BAGDAAZ shine sarkin babbar masarautar BAGDAAZ,, bayan wata uku dafaruwar haka sannan akai gyaren gyaren masarauta akai sabon fenti aka sabunta komai nacikin masarauta tareda yin sababbin gini acikinta wato inda sabon sarki zai zauna da iyalinsa kenan sannan aka sabunta komai nagidan tindaga bed's kujeri kayan sakawa na sarki da gimbiyarsa kayanda tsofaffin sarakuna ke sakawa har izuwa abincin gidan da dai komai da komai saida aka sauya,,,.... Bayan angama gyare gyare sannan aka saka ranarda zaa nada sabon sarki, ana saka ranar MUJAHID yace shima ranar zai nada MUFIDA amatsayin gimbiyar masarautar BAGDAAZ, hakan kuwa yayiwa kowa dadi kuma kowa yai farinciki dahakan sosai,,,".... Ranarda zaayi nadin kuwa hmm taro ne akai nagani na fada iya kallonka bazaka iya kai karshen adadin mutanenda sukazoba su Rayyan kuwa sune agaba, acan bangaren MUFIDA kuwa anacan anamata shiri namusamman su Amira da munira suke tarbon baki, 12pm dot aka nad'a MUJAHID amatsayin sarkin k'asar BAGDAAZ bayan angama nasa nadin kuma anan shima yanada uwar gidansa amatsayin gimbiyar masarautar BAGDAAZ,,,bayan angama kuma abban MUJAHID wato tsohon sarki yashirya gagarumar liyafa inda aka ci aka sha akai hani'am aka rarraba kayan biki sannan kowa ya watse,,,.... Tindaga ranar MUJAHID yacigaba da kula da k'asar BAGDAAZ inda MUFIDA ketayasa gudanarda mulkin tahanyar basa kyawawan shawarwari domin taimakamasa amatsayinta na matarsa kuma gimbiyar masarautar,,,.... ***** ***** Rayuwa tacigaba da tafiya inda MUJAHID da MUFIDA girma yafara kamasu, jawahir da jawaad ayanzu sun kammala secondary School har sun shiga University abulkhair da Anwar kuma suna secondary School kasancewar basuda wani tserayya atsakaninsu sosai,,,, A b'angaren su Amira da munira kuwa Afza nagab da kammala secondary School Affan kuma yana ss 1 sai k'annensa biyu mata kuma suna jss section, khairat kuma na jss 3 sai k'annenta biyu Amir da Aryan suna jss 1, Alhmdllh zuriya ta yawaita komai natafiya normal zumunci sai k'ara kulluwa yake,,,.... Jawaad da jawahir na 200level a jamiar dake madina inda ma'aruf ke lecturing Afza tashiga itama tafara 100level, yaran matukar kaunar junansu kaikace uwa d'aya uba d'aya suke, ahankali soyayya tashiga tsakanin jawaad da Afza inda yatashi daga yaya yakoma masoyi, jawaad baiyi sanya a guiwaba yatinkari ma'aruf yafadamasa yana son Afza, ma'aruf yaji dad'in hakan sosai nanshima yakira sarki MUJAHID da Barrister Rayyan yafadama, kankace me maganar takarade koina,,,.... Bayan sundawo hutun zagon farko na karatu MUJAHID yakira Afza yatambayeta shin tana son jawaad, cikin yanayin kunya tace eh nan yace "to Alhmdllh dama inaso naji daga bakinkine tashi ki tafi Allah i maku albarka" tace ameen sannan tafita,, sati d'aya kacal yakara akaje Nigeria neman aure, ma'aruf baidawoba saida aka bada auren Afza ga jawaad hakan kuwa yayiwa kowa dadi kowa yai farinciki,,,Acikin dan kankanen lokaci akasha shagalin bikin Afza da Jawaad amarya ta tare agidanta,,,,"..... _________________ Gimbiya MUFIDA ce zaune acikin katafaren parlonta tana hutawa kyawawan yaranta zaune a gefenta khairat da Anwar da Amir saiga d'aya daga cikin hadimai mata tashigo, cikin girmamawa tadurkusa tace "Allah yajima da ranki gimbiya barade ne yazo yace wai gawata mata tazo tsohuwa tace ke takeson gani yanzu anyi anyi ta tafi hadda dukanta anyi amma taki tafiya" tashi tai daga kishingid'enda take sannan tace "kubarta tashigo" tana fadar haka sai hadimar tace "to angama ranki yadade" sannan tawuce,,,.... Batafi 30mnts da fitaba saigata tashigo da wata tsohuwa mai bak'ar kama tana wani irin wari mara dad'in ji itama hadimar rufe hancinta tai suna tafiya tana fesa tirare saboda warinda tsohuwar keyi, tana shigowa dasauri su khairat suka rufe hancinsu Amir yace "Subhanallah wannan wane irin warine haka" k'arasowa tsohuwar tai sannan tadurkusa kwallah nazuba daga idanuwanta tace "MUFIDA yata kece acikin wannan daular haka" cikin tsintsar mamaki dakuma rashin shaida wannan tsohuwar tace "baiwar Allah wacece ke?" kwallah sukaga suna zubowa daga idanuwan tsohuwar tace "MUFIDA nice momy momyn musty" dasauri MUFIDA tamike a tsaye cikin tsintsar mamaki tareda fadin "momy kece" tace "Eh nice MUFIDA kinga yanda Allah yayi dani ko kinga yanda duniya tajuyaman baya ko" kwallah ne suka fara zubowa MUFIDA su Amir da khairat da Anwar naganin haka saisuka taso tsaye sukacewa MUFIDA "ummi wacece ita Hala" cikin harshen larabci suke mata magana sai tace masu "itace ummin ammin ku munira ummin khairat" saisuka zuba mata idanuwan suna kallonta cikin tsintsar mamaki, daganan sai MUFIDA tai umarni daashiga daita ciki nan hadimai suka shiga daita,,,,..... Saida suka tsabtaceta taci abinci sannan sukaje suka fadawa gimbiya MUFIDA sunkammala,,, cikin sallama MUFIDA da munira sukashigo, zaune take akan gado tai shuu sai suka karaso suka zauna, kallonsu tai tace "dan Allah MUFIDA narokeki ki yafeman abunda namaki natabbata abunda na aikata maki da dadyn MUFIDA shine yake bibiyar rayuwata, narasa komai nawa dik tarin dukiyarda na mallaka ta halak data haram dikta kare komai yakare ga mubina tamutu yayana dik sun gujeni hatta mustapha danaje gunsa guduna yai" saita kalli munira tace "munira kiyiman magana ko sanyi naji dan Allah" daga munira har MUFIDA kuka suke sosai, dakyar MUFIDA tadago takalli momy sannan tace "shikenan momy yaisa haka kidaina kuka dan Allah nayafemaki dik abunda kikaman ni dama can wallahi ban rikeki azuci ba kinemi yafiyar ubangijinki saboda shine babban wanda kikayiwa laifi saikuma dady wanda shi ba'abunda zamu iyacewa akansa saboda datin farko kunkarbi hukuncin Court dadik wannan matsalar batafaruba" hmm....!!! Momy tasauke nannauyan numfashi sannan tashare kwallanda suka zubomata tace "hakane sai a yanzu ne nake girban abunda nashuka bankarbi hukuncin Allah ba yanzu gashi yana hukuntani dakansa tinkan naje gunsa wannan kadai yaisa yazama *EZNAH* gasauran masu halayya irin tamu, mubina anyi mutuwar wulakanci" saita fashe da kuka MUFIDA da munira ma kukan suke sosai,,,,...... Shigowar su Anwar ne yasa suka tsagaita da kukanda suke, cikin sallama suka shigo sai momy tadago tashare kwallanda suka bata mata fuska sannan tace "waennan sune jikokin nawa" MUFIDA tace "Eh sune wannan shine Anwar sai wannan abulkhair saikuma waennan sune yaran munira khairat da Amir sauran k'annensu suna makaranta, saikuma akwai yayyensu mace da namiji tagwaye jawahir da jawaad, jawaad yai aure ya auri yar uwarsa yar Rayyan da Amira kawata yanzu hakama tana d'auke da juna biyu suna karatune a University dake madina" murmushi momy tai sannan tace "masha Allah ubangiji ya albarkacesu yakara zaman lafiya atsakaninsu" sukace ameeen,,,.... Daganan bayan sarki MUJAHID abban jawaad yadawo daga rangadi aka kaita gunsa, bayan sungaisa sai MUFIDA tanemi farmar MUJAHID yabari momy tazauna taredasu saboda tanaso su nemamata maganin ciwonta ko Allah zaisa tawarke, MUJAHID baihanaba kuwa haka suka zunduma wajen nemawa momy magani saidai amaimakon taji sauki ciwon sai karuwa yake,,,,.... Haka dai akacigaba da nemamata magani badan lafiya tana shigowaba, haka kuma rayuwa tacigaba da tafiya inda alkhairai keta shigowa acikin ahalin MUFIDA da MUJAHID.. ALHMDLLH ALHMDLLH ALHMDLLH Taammat bihamdillah, to masoya dika dika anan nakawo karshen wannan labari nawa inafatar Allah yayefaman kura kuran da nai aciki yakuma bani ladan abunda na rubuta ameeen Saikuma mun hadu a sabon littafena mai zuwa after sallah insha Allah nagode Zaku iya samun littafaina complete a WhatsApp@AUFANA4real Wattpad@Aufana8183 Facebook@Aufana ummi jawahir Aufana Nagode ```AUFANA for life ``` *I.W.A*🖋