JIKAR MAGUZAWA 1-5 Official By AsmaBaffa SHIN KIN SAN SHAHARARRAN GROUP ƊIN NAN DAYA SHAHARA WAJEN KAWO SHAHARARRIN FINA-FINAN DA SUKA SHAHARA WAJEN SAKA MA’ABOCIN KALLONSA A CIKIN NISHAƊI DA FARIN CIKI? IDAN HAR BAKI SANI BA LALLAI KUWA ANA YI BABU KE! KODA YAKE HAR YANZU AKWAI BABBAR DAMAR ZUWANKI DON A CIGABA DA DAMAWA DA KE IDAN HAR KIKA JONE DA MU! Kuna ina ma’abota kallon shirye-shiryen Arewa24 na ƙasashen waje da suka fara ba su ƙarasa ba? Yi Maza ka garzayo wannan maƙala don ƙarasq kallon shirye-shiryen. Kuna ina ma’abota karatun lobayya wato ma’abota karatun littafan hausa? Shin na tambayeku akwai wani novel da kuka karanta har yau baka samu karashensa ba? Ko kuwa akwai novel ɗin da kake nema ruwa a jallo ka rasa? To kaima garzayo wannan maƙala domin dacewa da haziƙan fasahan littattafai. ‘Yan gayu sam! Bamu barku ba! Kina son koyon kwalliya ɗaurin dankwali kala-kala? Yi maza ki jone da mu kin ji? In sha Allahu sai dai ki koyawa wasu, domin an tanadar muku kyawawan vedios wanda zasu taimaka ki koyi kwalliya da kanki, ki koyi ɗauri da kanki. Anzo wajen! Wato fannin girki! Ayyuriririiiii! Duk kyan mace sai ta iya girki ta cika sunanta kyakkyawa! Maza-maza yar’uwa ki jone da mu don kuwa muna kawo manyan-manyan girki masu daɗi da ɗanɗano wanda ba su da wuya balle ma ace sai ankashe musu kuɗi. Ke dai shigo ki ganewa idonki! Ƙarshen-ƙarshe kenan! Wato ba anan fa aka tsaya ba akwai wani babban albishir ga masu son group ɗin, shi ne babban tanadin da akai don kawai a faranta muku! Tanadin kuwa shi ne, akwai haɗaɗɗan novel da ya haɗu iya haɗuwa ya tsaru iya tsaruwa da aka yi shi musamman dan ku, wato wanda ake sakinsa a iya group ɗin kacal, wanda wasu manyan marubuta ne ke rubuta su, duk dai sai kin antayo zaki ganewa idonki. Wannan ma na ɗaya daga cikin littafan. Kalli katsa kaɗan! *TSARE TSAREN WOMEN24 TV WHATSAPP DA WOMEN24 TV VIP👇🏾* DAURE KI KARANTA DAKYAU Akwai groups guda biyar(5) da muke tura littafi wanda marubuta keyi kyauta da kuma littafin da Sai a group ɗin zaki iya samu sannan da wasu groups ɗinda muke tura videos na makeup, daurin dan kwali, girke girke, Indian Hausa da shirye shiryen AREWA24 Group ɗin akwai na *MATA* daban sai na MAZA daban bama hada *MAZA* da MATA a group saboda tsaro *KUDIN WOMEN24 TV VIP* Sannan maza su *#500* zasu bada mata kuma *#500* zasu bada Wannan group in duk littafin da kika gani a ciki toh anan kadai zaki iya samun littafin inkin gani a wani guri toh na sata ne *KUDIN WOMEN24 TV* *#300* na masu karamin karfi shikuma shikuma *free book* kadai muke turawa wanda koh zaki iya samu a wasu groups in Inkin biya *#500* zan saki a dukka groups in women24 tv VIP da women24 tv *GROUP DIN YAKASANCE KAMAR HAKA* 1.WOMEN24 TV VIP NOVELS 2.WOMEN24 TV VIP AUDIO NOVELS 3.WOMEN24 TV VIP DOCUMENTS 4.WOMEN24 TV VIP VIDEOS A wannan group in zamu dunga tura maku Videos na Makeup, Girke Girke, Daurin dan kwali, Indian Hausa da films inda *AREWA24* sukeyi irinsu Dadin Kowa, kwana chasa'in, Rayuwata, Ajeeb Akushi da Rufi da dai sauransu 5.WOMEN24 TV VIP MUNSAN JUNA WANNAN GROUP IN NA HIRA NE Kinajin sunan groups innan kinsan meye za'a dungayi a groups in DARI BIYAR (#500) zaki bada insaki a dukka groups dinnan guda takwas. Account number. 2065301650 Zubairu Hayat Iman Uba bank. Number waya. 09030159301 Inbaki da Bank account zaki iya turo da katin MTN Kada kibari gara basannan ta wuceki. Yan Niger ku nemi wannan number +227 90 79 59 39 Sadaukarwa ne ga ZAINAB GARBA BUTALAWA Page na farko na AUTA ne Bismillah Mutane cike suke a bakin wani katafaren gida ana Zaman makoki kana ganin irin yawan mutanen kasan babban mutum ne ya mutu,ga yan samari duk suna Kama baza su wuce shekaru Sha shida Sha bakwai ba a kalla sunkai su hudu,wani Handsome matashi zai Kai 28yrs Yana zaune da samari matasa da alama abokansa ne harda dan guntun hawayensa,cikin matasan wani Asif cike da tausayawa yace Hakuri zaka Yi Jawad dukkan Mai rai mamaci ne kowa na haka ne,Jawad ya daga Kai sama Yana dan maze damuwarsa Cikin taron masu gaisuwar wani Dattijo ne yake ta kururuwar kuka babu ji babu gani,wani yace haba Alhaji Nasir hakuri akeyi an San ka rasa dan uwanka kaninka amma Addua ce ta kamaceka,Alhaji Nasir ya nuna yaran nan Yan maza yace ba kukan mutuwar Alhaji Muhammad nake ba kalli bataliyar da ya mutu ya barmin ya sake fashewa da kuka yace babu fadan da ban Masa ba akan ya daina auri saki yaki ji gashi kowanne yaro uwarsa daban kadan ne suke a dakinsu su biyu kowa uwarsa daban ga Yara Mata Suma dukkansu Yara ne basu Isa aure ba a bala'in rayuwar nan da ake ciki yasan ni bana son haihuwa a duniya Kuka ya sake fashewa da shi yace Yara na uku kacal a duniya sabo da gudun rayuwa na kayyade iya yaran da Zan Haifa a duniya sabo da rayuwar yanzu ni ko badan rayuwa ba bana kaunar Yara da yawa yau gashi tawa bata ja min ba ta wani ta ja min,Ina fada masa Muhammadu ka daina tara Yara ka daina auri saki ko wacce tazo sai ta haihu sannan ya saketa ashe ni ake tarawa yaran ban sani ba wayyoooooo Allah Muhammadu anyi dan banzan yaro Muhammadu ya jawo min dole Yara su zauna a wajena na basu tarbiyya idan banyi ba duniyace zata zageni Alhaji Nasir Yana ta sambatu Wani dan uwansu yace kayiwa Allah kayi Shuru a gaban mutane duk an tsaya Kai kadai ake kallo Wai to ba Yana da Babban da ba ance tunda ya auri wata Yar labenon wannan yaron ai Mai kudi ne ance me zuciya ya gaji arzikin mahaifiyarsa,yace gashi can ai baiyi aure ba,Kuma ai yaro ne ko yayi aure Ina raye ai baza a Kai Masa Yara sunfi ashirin gidansa ba,gashi me Kama da bature sannan Ina zai iya wani tarbiyya bai dade da dawowa kasar ba,shi kanshi tarbiyyar yake bukata a bashi,Jawad dake jinsu yayi shuru kawai mutuwa ce a gabansa. Cikin gidan Kuwa dangi ne da abokan arziki ana ta zaman makoki matar Alhaji Nasir tana zaune sanye cikin zundumemen hijab hannunta dauke da carbi mutane yan Uwa da makwafta Mata cike a palon ga Yara marayun da aka mutu aka bari Mata rututu duk Yan Yara Wanda suke 12yrs sune manyan ma ko kuka basa yi suna zaune harda matansa biyu da ya mutu ya bari duk shayarwa sukeyi suna zaune Suma suna kuka sosai,Hajiya A'i tana jijjiga yarinyarta da take shayarwa sai faman kuka takeyi ga zafin mutuwa ga kukan yarinya wacce tana rarrafe ma hakan yasa takaici ya isheta ta fara dimawa Yarinyar duka a baya ana bata hakuri,Wata dattijuwa tace haba ke Kuwa A'i ita yarinya me ta sani haka dai ta lallashi yarinyar, suna zaman makoki har akayi sadakar bakwai. Mutane ne talakawa masu yawan gaske iya kallonka gasu Nan da miskinai da Wanda talauci ya musu muguwar Shaka manya da Yara wasu da yaransu sun cika inda aka tanadar musu sabo da wannan bawan Allah mai taimakon talakawa zaizo ya raba taimako sannan zai saurari matsalolin bayin Allah ya tallafa musu,mutanen Nan rana tana dukansu amma sun cika makil duk securities sun shirya su sunyi layi sahu sahu ana jiran wannan bawan Allah. Wasu jibgan jibgan motoci ne na Alfarma guda Uku inda aka tanada Suka Yi parking, cikin kwalla kwallan motocin Wanda securities ne suka fito motar da tafi kowacce kyau Suka zagaye ga yaransa na jikinsa duk matasa Wanda baza su wuce 29 to 30 yrs ba duk sun dau wanka,kana ganinsu kasan suna cikin hutu da Jin dadi. Motar data fi kowacce kyau aka bude wani sanyi da kamshi ya feso wajen farar kafarsa ya zuro waje yasha uban takalmi na nunawa sa'a,Fitowa yayi gaba daya kowa ya saki baki Yana kallonsa duk da cewa wasu sun taba ganinsa,ya gaji da haduwa cikin wata almurar shadda Fara kal,dinkin Kamar a jikinsa aka dinka shi ya zuba uban kyau,gashi Kyakyawa na gaban kwatance,tun daga kan tsayinsa dai dai,sannan ba siriri ba baza a kirashi da me kiba ba,gashi fari kal skin dinsa Banda sheki ba abinda take,gashin Kansa Baki wuluk kamar na larabawa ya tarashi an Masa aski na Yan gayu Kamar a film, hancinsa normal ba me tsayi da yawa ba Kuma ba gajere ba haka ba siriri ba sannan ba me Fadi ba,bakinsa karami me dauke da jerarrun hakoransa masu kyau farare tas,gashin girarsa me yawa baki wuluk,idonsa madaidaita farare tas suna wani lumshewa Kamar zaiyi bacci . Kowa dake wajen kallonsa yake ana murnar ganinsa talakawa sai daga Masa hannu sukeyi suna sowa da ihu ana ta faman gaisar da shi,cikin tafiyarsa me Jan hankali ya fara taku Yana bin sahu sahu da kallo Yana daga musu Hannu,layin karshe na Mata ya tsaya layin da na taho da gudu Zan Shige Ina magana da karfi Ina furta a taimaki marainiya,Marainiya ta ajin karshe,duk wani maraya a ajin farko yake ni Ina ajin karshe na Shige cikin layi tare da cukulewa ba mutunci,Ina tsaye Ina fushi na fice a layin na tsaya a gefe sabo da sun dade suna jira yaki zuwa ya sallamesu gashi har nima na zo shi yasa naji haushinsa Kallo daya ya min ya juya tare da yiwa yaronsa magana cewar a maida Ni cikin layin duk Maganar nan da yakeyi babu Wanda yaga murmushinsa wannan shine karon farko dana taba zuwa karbar kudinsa labarinsa Kawai nake ji a layinmu shi yasa nazo nima,yaronsa ne da sauri ya bude mota ya ebo kudi masu uban yawa ya Mika Masa ya karba Ina kallo Yana bi layi layi Yana rabawa dubu biyu biyu dubu uku uku,idan kana da babbar matsala ka fada Masa zaice ka koma gefe ka jira shi, wata cikin mutanen tace dan Allah ka taimaka min kudin gidan hayata ya Kare gani da Yara su biyar marayu babansu ya mutu ya barmu,Nan take yace wacce sana'a Zaki iya Yi? Tace Ina siyar da su maggi,wake da manja tare da sauran kayan kanti,ba tare da ya kalleta ba ya tambaya Nawa ne kudin gidan? Dubu dari, yace alright yanzu za a Baki dubu dari biyu dubu dari kudin jari dari Kuma kudin hayar,a kasa ta zube tana kuka tare da sa Masa albarka yaronsa Kuma abokinsa Asif yace bata kudin Nan take ya sallami matar. Haka ya dinga rabon kudin Yana sauraren matsalolin mutane Yana Sallamarsu har yazo layin karshe wasu Yan Mata suka ce aure za musu babu katifa Nan take ya bada kudin suka tafi su ma har aka karaso inda nake na karaso da sauri tare da durkusawa har kasa Kamar yanda naga sauran sunyi Yana sauri ya fara irgo dubu uku zai bani nace Nifa waec da Neco Zan zana bamu da hali Kuma naga kana Shirin bani wasu dubu uku na karasa da shagwaba kamar Zan narke,ba shiri ya kalleni haka bai saurare ni ba yace nawa ne? dubu talatin da bakwai na furta nan take ya irgo ya bani nace Saura kudin Uniform Yaya nawa duk sun rube,kallo daya ya min wai yaji na ce masa Yaya yace Nawa ne? 7k ya irgo ya bani na karba nace na gode ya juya zai tafi nace na manta takalmi na Wanda nake zuwa school duk sun lalace Asif ya kalla tare da cewa karasa sallamarta mu wuce flight dina ya kusa time is going,Asif ne ya Kara min 10k yace gashi nan,nace rayuwa tayi tsada fa bawan Allah har school bag zan siya,Asif ya bude baki yana kallona yace ke Wai baki to tarbiyya ne daga taimako sai kace kudin ubanki sai matsaloli kike kawowa kina ta karbar kudi dama irinku ne bata gari da kuke hana bayin Allah taimako Na kalle shi nace Kai kudinka ne to ai sai ku rage min hanya ku sauke ni a layin gidanmu dan Allah da nisa Sabo da Takaici Asif juyawa yayi Kawai ya shiga dalleliyar mota Suka Yi gaba,suna tafiya Jawad ya dafe kai yace Asif Ina magani na?wani wuri ya jawo ya bude a motar ya dakko Masa wani magani dake cikin Yar farar roba ya dauki daya tare da korawa da ruwa Kallonsa Asif yayi ya furta ranka ya dade ko mu Shiga asibiti a duba ka? no need yace a hankali,sai da yaji kansa ya daina ciwo sannan yace mu biya naci abinci but nafi son fura kawai,Asif yace a Ina zamu samu fura to me kyau? Driver yace nasan wani gida amma mun bar layin a baya matar me tsafta ce sannan da Engine take komai na furar Kamar ta kamfani,Jawad Yana Jin haka yace muje please,motar ya juya sauran motocin ma na securities suka bi bayansa a nutse zuwa wata tsohuwar unguwa ta talakawa layin baida kyan gani ko kadan kamar ba a cikin birni ba. Ina zuwa kofar gidanmu na iske motocin Jawad Wanda ya gama raba Mana kudi Ina murna nayi mamakin ganinsu a kofar gidanmu amma bai fito ba,duk suna cikin motocinsu,Wucewa nayi abina Zan Shiga gidanmu naji an kwala min Kira ke Marainiya,da sauri na juyo naga Asif,dawowa nayi Ina gyara wuyan hijab dina red, yace a nan ake siyar da fura? da sauri nace ae Mamata ke yi,a kawo mana,Murmushi na saki nace ai wannan salon a baku kyauta ne kawai taimakon da kuka bani a baku fura ta kudinku,Asif share ni yayi yace jeki da yawa za a kawo kiyi sauri to na furta na Shiga gida da gudu Ina Shiga Ina haki nayi sallama na iske Ummiya a kitchen tana wanke abinda ta hada furar,nace na dawo Ummiya gashi na samo kudi da yawa sun Isa na biya kudin school mutumin me kirki gasu sunzo siyen fura da yawa sunce da yawa hope tayi sanyi? Na fito da kudin na bawa Ummiya baki ta bude tace Ashe taimakon da gaske ne? Ei baki gani ba nayi ta shagwaba ana Kara min kalla ki gani,Ummiya tace ai nasan sai kinyi Iskanci an gode Allah ya biya sa a lahira yanzu a Kai musu furar ai baza mu karba kudinsa ba,Nace sai mun karba so kike su karya Mana jari su tafi,furar na jera manyan ledoji roba roba irin ta Rufaida na fito da manyan ledoji har biyu Ina Fitowa numfashi na ya dauke ganin Jawad da nayi a jikin mota a tsaye Yana kallon layinmu,sai da na saki salati sabo da tsabar kyawunsa,a hankali na karasa gabansa da ledojin a hannuna. Asif ne yazo ya karba yace tsaya musha muji irinta idan bata Yi ba baza mu siya ba,Ni dai ban ce komai ba haka ya dauki roba daya ya bude tun a Ido kasan tayi Spoon ya sawa Jawad yace taste,a hankali yasa hannu ya wani dan ebo a spoon ya Sha yaji shegen Dadi yace tayi let's go ko kallona baiyi ba tunda nake sintiri a wajen bai ko kalle ni ba,Asif yace ta Nawa ce duka nace ta dubu buyar, kacal? Ya tambaya na kalleshi nace dan Allah ka dinga rage Fadin rai kai ba me kudin ba harda wani kacal,sai lokacin Jawad ya kalleni a ransa yace bata da kunya Asif zata Kira da me Iyayi, Asif zaiyi magana Jawad ya furta don't, let's go please,Nace ya sunan Ogan naku? Asif ya kalleni sannan yace Jawad sunansa,Kai na girgiza tare da cewa nice name sunansa Zan sawa Dana na fari idan nayi aure,Asif yace babanki fa? nan take na bata Fuska nace idan yaci sa'a zan maida shi akan Dan Auta na,ai sai dai yazo a Dan Auta Maybe,Farko idan Namiji ne Jawad sabo da ya taimakeni,idan macece Ummiyata Baba Kuwa ai ya samu sa'ar gaske yazo a Dan Auta,Asif ya dinga dariya yace shi kuwa Baba me ya Miki haka baza a sashi a Kan arziki ba har sai Dan Auta,nace ai Dan Autan ma ba guarantee watakil nace,Jawad Yana jinsu Yana karanta Jarida ta bashi dariya sosai,Asif yace ke mun tafi tace ku gaida tsofaffin kace da Oganka godiya dubu dubu kace Yana da kyau ya dinga Sallar dare Yana godewa Allah shi kadai ne baida damuwa a duniya komai an bashi,jarabtarsa Kawai akan fura ne duk inda take sai ya nema,Asif mota ya shiga kenan Nace kudin fa ku Kuna da karfi ba sai an Muku mutunci ba ku biya kudinku,Asif Yana dariya ya zaro kudin ya Mika Min na karba ta window Suka ja motocinsu sukayi gaba nima na shiga gidanmu Ina murna. Ummiya sai fada take min me yasa na karbi kudinsu,Haka Muka gama tsara kudin ya zamuyi da su har na school dina an ware,sabo da mijin Ummiya yace dama shi bazai iya daukan nauyin agola Yar wani ba in zata iya wahalar to ko ubana mahaifi yayi dawainiyar yarsa shi yasa ko sana'ar da Ummiya ke Yi sabo da ni takeyi,shi yasa ko yaushe adduarta Allah ya fito min da Miji na gari da wuri ta aurar dani itama ta huta,Nima dake da kuruciya son auren nakeyi ni koma waye na aure shi,akwai Saurayina Salisu da ya nace min to bashi da kudin aure yaro ne Nima ba wani damuwa nayi da shi ba Bayan kwana Uku na fito nace Ummiya zan tafi cewata a kalla bazan wuce 18yrs ba,Matashiyar dattijuwa Ummiyata a kalla bata wuce 37Yrs ba dauke da katuwar Leda ta fito a hannunta ta mika min gashi Najla ki gaishe su kafin na Zo ki samu Mahaifiyata a sirri ki fada mata ba kudi a hannuna shi yasa ban Zo ba,sannan na fada miki in kinje Kwana Uku karki wuce haka sabo da yanayin aikina kin San teaching a private school ba sauki Kuma Kinga akwai aiki a gabanmu kin sani,Najla nace Inshaallah ina gyara Hijab dina me hula har kasa,Ummiya ta sake furta Kinga kin girma Saura kije naji ance anyi fada dake a gidanmu dai gidan yawa ne Kuma kin San part dinmu ne kawai musulmai ki taka a Sannu kin San halinsu,Dariya nayi nace Yau akwai danna ashariya wallah Ummiya gidanku baiyi ba ga shegen yawa sunayensu ba dadi ga Sallamarsu in ba ashar ka dura ba babu me kulaka,bana son shegen surutu a dawo lafiya kar naji anyi fada dake Najla na fada Miki duk inda Kika je Sai kinyi rashin mutunci ki kiyaye. Na furta Fada Ummiya ai kamawa take Okay wato baza kiji magana ta ba ko? Naji mana duk da na saka Hijab ai kunne na yaji, Kwafa Ummiya ta ja tare da furta ko Zaki Fara shiga gidan Mahaifinku ku gaisa daga nan ki gano lafiyar kannenki? Fuska na murtuke nan take,Ummiya tana kallona tace tafi ko na dura Miki ashar Allah kuma ya shiryeki jeki dan Allah lokaci na kurewa,sallama nayi Mata na wuce abina. Tasha na wuce Ina zuwa motar Sumaila Shiga Muka dauki Hanya,ba bata lokaci na sauka a daidai kusa da kauyen YarKaya nabi Yar hanyar da zata sada ni da kauyen,wani machine na hau ya kaini har kofar gidan kakannina,katon gida ne na kasa Amma duk an sumulmule ko Ina da siminti baza kace na kasa bane ginin,yaran gidan na iske a waje suna wasan kasa tsalle suka Shiga Yi ganina tare da rungumeni sannan Suka fada gidan da gudu suna ga Fara tazo Gidan na shiga nasan babu batun sallama Ina Shiga na duro wata uwar ashariya da karfi,Wanda suke tsakar gida manyan Mata da maza Suka dage Suma tare da narko tasu ashariyar suna murna Suka tarbe ni barka da zuwa Fara, yanda suke gaisuwarsu ba girmamawa ba komai Haka na musu sannan na shiga sashen kakannina Wanda su musulmai ne a gidan da sallama na shiga,na Iske Kakanni na duk suna Nan,Bayan mun gaisa na shiga cikin daki na ajiye kayana sannan na fito zuwa babban tsakar gidan nabi sashi sashi Muka gaisa sannan na koma sashen mu aka kawo min abinci wake da Mai da yaji waken manya manya ya birgeni ya Sha man gyada naci na koshi sannan nayi Sallar la'asar na fito tsakar gidan duk sun dora girkin dare ko wanne waje ga Yan matan gidan sun dawo Nan Muka kafa daba Muna hira,Matasan mazan ma Suka shigo a Naroro yana ganina nazo ya dawo kusa dani ya zauna Yana Kare min kallo Kamar tsohon maye Wai so na yake muyi auren zumunci Kwance yake saman luntsumemiyar kujera kusa da wata tsohuwa me kwari gabansa kwanikan abinci ne na alfarma,kallonsa tayi tace Jawad Nifa bana son shegen baccin Nan naka kamar me cutar bacci da an Fara Hira sai bacci, Murmushi ya sake saki tare da lumshe kyawawan idanuwansa ya furta ke zancenki Kaka baya wuce na aure ku dai ayi aure,Jawad talaka marar sana'a shi ake hanawa aure amma Kai ka girma ga kudi Allah ya baka me ya rage maka cika babban mutum aure darajarka dakin matarka,yanzu da matarka ce sai ka kwanta a cinyarta ta Sanya ka nishadi ta lallaba ka,kefa kaka? Allah kiyashe ni cinyata tunda tayi rashin Shureim shike nan ba wani Kato da zai sake daura Kansa a kanta,Dariya Jawad yayi yace kina missing abinki kenan? Kwarai kuwa wannan uban gemun naka sai kake Kama da shi,ai na dauka ku bakwa son gemu?cewar Kaka, Inji uban wa Yara kuci gaba da ajiye gemu ni kaina a baya idan Ina ganin na Shureim sai naji na sake kaunarsa wata sabuwar kaunarsa nake ji cewar tsohuwar farar, Murmushi Jawad yayi kawai tare da gyara kwanciyarsa yayi matashi da cinyar kakarsa,kafarta ta zame tace baka Isa ba kayi aure ka kwanta a ta matarka,Ni din? Ae Kai din Mana yace Zan Kuma komawa Kano bazan sake siyo Miki fura me Dadi ba,ai nasan dole sai ka siyo min ma amma dai kwanta badan halinka ba,Dariya yayi ya kwanta abinsa sai bacci. Muna tsakar gidan tare da Yan matan gidan Muna hira masu girki suna yi muka ji ashar ta fara tashi da bala'i a sashen Nomau,Gwamma tace Nomau kaji kunya Kai Kam kayi asara,ace Yar cikinka zaka aura wannan yarinyar me ta Isa me ta sani kamarka katon gardi ga tsufa baza ka hakura da mu ba,Nomau cikin bala'i yace dama duk Wanda ya ajiye wata a gidansa ya shiga Uku shi da baccin rana sai dai ya gani anayi gaba daya Kun maida ni banza wofi nan ya fara ashar kala kala,muna ji muna kallo. Asif ne ya shigo palon kaka ya iske tana kallo,sallama yayi ta amsa da fara'a bayan sun gaisa tace Yana ciki dazu nan yaje samansa haurawa yayi saman ogan nasa Kuma dan Uwansa,Yana Shiga ya iske shi daure da towel ya fito a wanka,Fuska Jawad ya bata tare da furta Malam basai ka jirani a palona ba Kawai sai ka shigo min yanzu da tsirara nake fa ya furta a gajiye,Dariya Asif yayi tare da Zama a gefen bed dinsa sannan yace ai sai na Sha kallo kawai wani yace ka tube,ya ake ciki ranka ya Dade zamu je Kano din ne gobe? kamar bazai Yi magana ba ya furta Inshaallah,Man ya kamata fa kayi aure ga kudi ga komai ko ni da nake yaronka Ina da Mata sai Amarci nake Sha wallahi kayi aure kaji dadi ana ta barinka a baya,juyowa Jawad yayi Yana goge gashinsa ya furta baka da aikin yi ka taba Jin Ina ko kula wata? Wallahi da me fura ma ka aura sai Naga Kuna Kama kalli yarinya kyakyawa ta kirki wannan matar manya ce,da Alama ma tana da hankali Ni nayi maka sha'awarta Kun dace,wannan ta samu Hutu sai an kalleta cewar Asif, Jawad Yana fesa body spray yace dama naga alamar sonta kake Yi in kana so ka Kara ta biyu Malam karka dameni ni bata yi min ba, wannan yarinyar Zan aura ai Kuwa da nayi asara me ta sani me zata iya nafi marfinta sai na sata yoyon fitsari nafi karfinta,dariya Asif yake tare da cewa kasan Kuwa Mata? Wannan zaka sa yoyon fitsari? Tsaki Jawad ya ja ya furta please ka kyaleni ko ka barmin room,Shuru Asif yayi yaci gaba da kallon wani Indian series a katuwar plasma din dakin Jawad. Jawad ma Zama yayi suna kallon film din ana zuba love budurwar tana wani fari da iya zance murmushi Jawad ya saki ya kalli Asif yace karya sai film wace zata zauna tana uban wannan love din,Asif yace kayi aure ka gani wallahi abinda yafi haka Mata nayi Jawad yace Indai zata min haka kana ganina ka kirani da Sallau wato sallamamme kenan ko ka dinga kirana da Dan bila,Bila babban bawa to nine Dansa kaga Danbila kawai,Asif ya dinga dariya kamar ba gobe Asif yace idan ka sake ka auri Yar Kauye wacce bata waye ba to ba Kai ba Jin sweety sai dai kaji ana Kiran wasu banda Kai,Jawad Yana Murmushi yace Ina son mace me iya zance wacce zata dinga tsarani ,wannan sai Yar birni gogaggiya cewar Asif,Jawad yace wa yake zancen ta kauye na aurota haihuwa daya ta ragargaje haka zaka ga nononta da wuyanta da cikinta duk sun hade sun Zama Kai daya na kasa gane Ina nono Ina wuya Ina cikinta musamman kibarta tayi yawa bada Ni ba,nafi son wayayya Yar birni,suna ta hirarsu suna nishadi har magrib suka fita Sallah masallaci. Washe gari da wuri suka bi flight zuwa Kano inda zasu raba kudin a kauyuka Yankin Kano ta kudu Inda Suka nufi Secretariat dake garin Takai kafin su je an gama shirya mutane da komai,Babu bata lokaci Suka Isa cikin motocinsa na alfarma da sauri ya fara sauraron matsalolin mutane Yana sallamarsu lokacin Najla suna Kauyen 'Yar Kaya kusa da Yankin Sumaila sunyi kwalliya ana ta Shan biki wata ce tazo da labarin rabon da akeyi a cikin kawaye,tace bayin Allah ana ta rabo babu mu wani me kudi ne yake fitar da zakkah duk shekara gashi wannan lokacin dama ance a jahar Kano zai yi suna Takai local gamman kuyi sauri muje,Amarya me Suna Tanoma ta zaro Ido tace Al'quran kuzo mu tafi baza a barni a baya ba, Nima idan na karbi kaso na ai hike nan ko jari na kafa,ta durma min duka a baya tare da furta hegiyas tahi muje,haka na mike Muka yafa gyalenmu duk mun Sha anko kana ganina kasan Ni daga birni na fito ba kalarsu bace,haka muka cika wata karamar mota Gulf wasu akan cinyar wasu Muka tafi. Har inda ake rabon aka shigar da mu nan take Jawad da mutanensa Suka zubawa motar Ido Saura kadan ya gama sallamar mutane sabo da dama mutane masu matsala ake tara Masa ba kowa da kowa ba,ai kallonmu suke dukkanmu da anko muna ta dirgowa daka cikin mota,Muka biya kudin mota muka tafi gabansa da sauri Amarya tana gaba Tanoma jiki na rawa tace dan Allah ka tallafa min da jari,Jawad ya Mata wani kallon Iska ya ebeta ya watsar tare da dora idonsa a kaina mamaki ya kamashi shi wacce ya sani a birni take ba shiri yace ke ba kece ta rannan ba har Muka siyi fura a gidanku ba,nunawa nayi ban San zancen ba nace laaa ni kuma? ba ni bace gaskiya Ni sunana Fara a Kauye nake Ina da Yar uwa dai a Kano sunanta Najla Asif ne ya matso yace ke amma ku Yan biyu ne? Da sauri na daga Masa Kai nace ae Najla a hannun Maman mu ta girma ni kuma a wajen kakannina,Asif yace ohh shi yasa naga kinfi ta birni nutsuwa amma gaki a Kauye Kamar ba Yar can ba Gado nayi kasan mu kyawawa ne jinin mu haka muke ga farin jini Allah ya bamu duk inda muke sai an so mu sai anji kaunarmu sai shegen bala'i gare mu wannan gadon Yana damuna,Asif yayi dariya yace naji ance Fara ke sunanki ne Kuma Fara? Ae da yarenmu ne duk macen da aka haifa wacce ba baka ba Indai Fara ce to sunan Kawai za a sa Mata,kaga wannan Yar uwarmu ce ita Kuma sunanta Tanoma an haife ta ana noma,Asif yace amma maguzawa ne ku ko? Nace ae,ai Jawad kakarin amai ya fara Yana masifa dama sister dinki ba Yar Fulani bace naje na Sha furarsu? Najla tace yo wa ya kaika yanzu ai an daina tantancewa,Asif ya kalleni sosai yace kamarku tayi yawa wannan ankon fa biki kuke Yi? da sauri Tanoma tace musamman muka dinkashi sabo da zuwan Oganku me rabon kudi sabo da nuna farin cikin ganinsa,Nace in kaje kauyenmu kace ankon Jawad zaka ji ance mune Muka fitar da ankon sabo da murnar zuwansa,Kadada kanwar Amarya itama tace ai na zuwanku ne,Asif ya nisa shi dai bai yarda ba amma yayi shuru,yana Gama sallamar kowa sannan ya dawo kanmu bai ko kalle mu ba ya irka 10k ya bawa kowacce,Kadada tafi ta fara kowa a cikinmu Suka hau tafi banda Ni,Tanoma ta rangadawa Jawad guda duk Yan matan sai guda suka cika wajen da sowa da guda Ina ta kallonsu Tanoma ashariya ta duro tana irga kudi kutmar doson uwa......tace dan ubanki Kadada irga kudin kwanon masara ashirin,Kadada ma ta daga nata sama tare da furta burar.....shi Jawad ma Dariya suka bashi ya murmusa sun zagaye shi suna ta faman guda mota ya shiga abinsa Suka wuce Asif har da cewa ki gaishe min da Najla,nace zata ji Inshaallah Cikin Kano Suka wuce direct Tahir guess palace Suka Yi masauki shi da Asif,mu Kuwa mota muka Shiga sai kauyenmu,muna komawa gida Babba wato Wanda yafi kowa tsufa a gidan ya rufe Amarya da fada sai danno ashariya dan kutmar.....Burar....yace gidan Ubanwa kuka je ana Neman ki za a Mika ki dakin mijinki,Tanoma ta bada hakuri sannan ta shirya aka dauki Amarya zuwa gidan mijinta wani bamaguje Dan uwanmu gidanta ba nisa da nasu. Washe gari da Yamma Muka je gidan Amarya Tanoma muka isketa tana kuka Nace Amarya lafiya Ta noma tana shesheka tace abun ba dadin ji Kawai abar kaza cikin gashinta,ashe Nasafiya Dan iska ne, dodo yayi maganinsa babu ni ba shi ni da shi mun kulla gaba sai nayi wata biyu bana magana da shi BANA BUKATAR GODIYA SHARHI NAFI SO DAN ALLAH FANS AsmaBaffa 10/6/22, 22:01 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 6-10 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Wannan Novel a WOMEN 24 TV kadai za a iya samun ci gabansa SHIN KIN SAN SHAHARARRAN GROUP ƊIN NAN DAYA SHAHARA WAJEN KAWO SHAHARARRIN FINA-FINAN DA SUKA SHAHARA WAJEN SAKA MA’ABOCIN KALLONSA A CIKIN NISHAƊI DA FARIN CIKI? IDAN HAR BAKI SANI BA LALLAI KUWA ANA YI BABU KE! KODA YAKE HAR YANZU AKWAI BABBAR DAMAR ZUWANKI DON A CIGABA DA DAMAWA DA KE IDAN HAR KIKA JONE DA MU! Kuna ina ma’abota kallon shirye-shiryen Arewa24 na ƙasashen waje da suka fara ba su ƙarasa ba? Yi Maza ka garzayo wannan maƙala don ƙarasq kallon shirye-shiryen. Kuna ina ma’abota karatun lobayya wato ma’abota karatun littafan hausa? Shin na tambayeku akwai wani novel da kuka karanta har yau baka samu karashensa ba? Ko kuwa akwai novel ɗin da kake nema ruwa a jallo ka rasa? To kaima garzayo wannan maƙala domin dacewa da haziƙan fasahan littattafai. ‘Yan gayu sam! Bamu barku ba! Kina son koyon kwalliya ɗaurin dankwali kala-kala? Yi maza ki jone da mu kin ji? In sha Allahu sai dai ki koyawa wasu, domin an tanadar muku kyawawan vedios wanda zasu taimaka ki koyi kwalliya da kanki, ki koyi ɗauri da kanki. Anzo wajen! Wato fannin girki! Ayyuriririiiii! Duk kyan mace sai ta iya girki ta cika sunanta kyakkyawa! Maza-maza yar’uwa ki jone da mu don kuwa muna kawo manyan-manyan girki masu daɗi da ɗanɗano wanda ba su da wuya balle ma ace sai ankashe musu kuɗi. Ke dai shigo ki ganewa idonki! Ƙarshen-ƙarshe kenan! Wato ba anan fa aka tsaya ba akwai wani babban albishir ga masu son group ɗin, shi ne babban tanadin da akai don kawai a faranta muku! Tanadin kuwa shi ne, akwai haɗaɗɗan novel da ya haɗu iya haɗuwa ya tsaru iya tsaruwa da aka yi shi musamman dan ku, wato wanda ake sakinsa a iya group ɗin kacal, wanda wasu manyan marubuta ne ke rubuta su, duk dai sai kin antayo zaki ganewa idonki. Wannan ma na ɗaya daga cikin littafan. Kalli katsa kaɗan! *TSARE TSAREN WOMEN24 TV WHATSAPP DA WOMEN24 TV VIP👇🏾* DAURE KI KARANTA DAKYAU Akwai groups guda biyar(5) da muke tura littafi wanda marubuta keyi kyauta da kuma littafin da Sai a group ɗin zaki iya samu sannan da wasu groups ɗinda muke tura videos na makeup, daurin dan kwali, girke girke, Indian Hausa da shirye shiryen AREWA24 Group ɗin akwai na *MATA* daban sai na MAZA daban bama hada *MAZA* da MATA a group saboda tsaro *KUDIN WOMEN24 TV VIP* Sannan maza su *#500* zasu bada mata kuma *#500* zasu bada Wannan group in duk littafin da kika gani a ciki toh anan kadai zaki iya samun littafin inkin gani a wani guri toh na sata ne *KUDIN WOMEN24 TV* *#300* na masu karamin karfi shikuma shikuma *free book* kadai muke turawa wanda koh zaki iya samu a wasu groups in Inkin biya *#500* zan saki a dukka groups in women24 tv VIP da women24 tv *GROUP DIN YAKASANCE KAMAR HAKA* 1.WOMEN24 TV VIP NOVELS 2.WOMEN24 TV VIP AUDIO NOVELS 3.WOMEN24 TV VIP DOCUMENTS 4.WOMEN24 TV VIP VIDEOS A wannan group in zamu dunga tura maku Videos na Makeup, Girke Girke, Daurin dan kwali, Indian Hausa da films inda *AREWA24* sukeyi irinsu Dadin Kowa, kwana chasa'in, Rayuwata, Ajeeb Akushi da Rufi da dai sauransu 5.WOMEN24 TV VIP MUNSAN JUNA WANNAN GROUP IN NA HIRA NE Kinajin sunan groups innan kinsan meye za'a dungayi a groups in DARI BIYAR (#500) zaki bada insaki a dukka groups dinnan guda takwas. Account number. 2065301650 Zubairu Hayat Iman Uba bank. Number waya. 09030159301 Inbaki da Bank account zaki iya turo da katin MTN 'Yan Niger ku nemi wannan number +227 90 79 59 39 Kada kibari gara basannan ta wuceki. Page naki ne UMMIN SADIQ Jawad hakimce yake a palon Yayan mahaifinsa Yana jiransa kannensa Marayu Mata da maza sai Fitowa sukeyi suna gaida shi tausayinsu ya kamashi,wata Yar karamar yarinya wacce da kyar take tafiya tana gwaranci ta fito da gudu tare da hayewa jikin Jawad ya dauke Yana Murmushi bai San hawaye yana digo Masa ba,sai Yarinyar ce tace Yaya mene? Babba Yana kuka dama? tana dariya Babba Yana kuka tana tafi,da sauri yasa handkerchief tare da goge hawayensa da sauri ya daga Meenat sama Yana Mata wasa Duk sai kannen nasa sukai ta fitowa Mata da maza kowa yace Yaya Nima dagani sama haka ya dinga faman dagasu,Samarin masu dan hankali hannu ya basu Suka tafa da kowa Sai bayan minti biyu Abba ya fito sanye da jallabiya ya bata rai Yana hararar kannen Jawad,duk suka mike tare da komawa dakinsu,Jawad ya dan duka tare da gaisa shi ya furta Abba gani kace kana nema na,zama Abba ya gyara sannan ya kalli Jawad yace Jawad Kai Kam me ka rasa a duniya da ka kasa yin aure komai Allah ya baka ga kyau ga kudi ba wacce zata ce bata sonka amma ka zauna shashanci ni Kuwa ko matan banza kake bi bamu sani ba? To ka sani baka da Uwa baka da uba ga uban tarin kanne an Haifa maka an Kuma mutu an bar maka,tunda Kaine Babba ya Zama dole kayi aure ka maida yaran Nan karkashin matarka... Ni wlh bani aka barwa ba matata tace baza ta iya rike dan wani ba kaga ba yanda zanyi Alfarma daya Zan maka kayi aure cikin gaggawa ka kwashe yaran nan su koma gidanka sannan matan babanka sun ce su gidansu zasu tafi baza su rike kowa ba aure zasu je suyi har Yan yaran nan da suke Shan Nono tsige su zasu yi su bamu su tafiya zasu yi Jawad hankalinsa ya tashi ransa Kuma ya baci da Maganar Yayan mahaifinsa ya kalle shi yace yanzu Abba Kuma ka yarda matarka tace Haka Kuma ka amince? To ya zanyi da ita muna zaune lafiya so kake na saketa munafuki,ya za ayi a daura Mata jego ita bada haihuwa ba yaranta Uku azo a bata wahala da Yara gasu nan sunfi goma Sha,Amma Abba kasan Kaka ma ta koma Labenon ni kadai a gidan a Sai Yan aiki ya za ayi na auri mace Kuma na bata jegon Yara yarinya matashiya haba Abba,kaga Jawad nima matata baza tayi Jego ba sannan bazan bari kakarka ta wajen uwa ta rike mana Yara ba ko a kasar nan take zaune bazai yuwu ba Kayi aure ka Karo masu aiki su taya matarka raino Allah ne ya Dora ma,Nima Kaka ko tana nan bazan bata jego ba bare ta koma kasarta ma ta gado,Baki Abba ya tabe yace itaku Kuma wannan Ni ba ruwana in zakayi aure kayi na baka Yan satikai ko na Kori yaran nan daga gidana,Mahaifiyar taka kafin ta rasu wani abin arziki ta shuka, Jawad ransa ya Kara baci yace ba matsala Inshaallah Zan kwashe su dama yanzu duniya ta lalace Dan uwanka Uwa daya uba daya in ka mutu bazai iya rike maka da ba,Rayuwace shima Daddy maganinsa kenan da aure aure kayi ta haifar yara gasu nan Kuma Abba kaci Amanar zumunci wlh ya mike sanye cikin danyar shadda Yana baza kamshi ya fice,Abba yace kaji shegen yaro to bazan rike ba bani nace ya tara yara ba,farko ma dana ce Zan rikesu zafin mutuwa ne yanzu Kuwa na fasa. Jawad Yana fita compound Hafeez dan Babba da shi yace Yaya Jawad cak ya tsaya da tafiyar da yake zuwa wajen motocinsa har Hafeez ya karaso yace ka gama tafiya zaka Yi,? Jawad yace ae Hafeez ko da matsala?Hafeez yace kudin abinci zaka Bamu Umma iya yaranta ne kadai suke ci suna koshi wallahi mu sau daya take bamu abinci Kuma shima da rana Kawai kwana muke da yunwa har su Meenal,me yasa baku fada min da wuri ba? ya school fa? Hafeez yace a taxi nake zuba kowa mu tafi motocin gidan nan Umma ta Hana driver ya kaimu sai yaranta kudin hannuna ma ya Kare jiya bamu je school ba,ni kadai naje sabo da final Exam takaici ya Kama Jawad yaji tausayinsu Nan yace Kuma baza ka kirani a waya ba Zan kwasheku very soon ku Kara hakuri kunji yace to Yaya,biyoni mota suka jera har mota ya fito da dubu dari ya bashi yace ka boye ko Mene kuyi da shi idan ya Kare ka min waya a kula dasu Meenat sune Yara ku kula da komai nasu kaji, Inshaallah Hafeez yace ya koma ciki Jawad ya Shiga motarsa driver yabawa Umarni ya wuce da shi Office . Yana Office Asif ya shigo ya zauna a kujera Yana Masa barka da aiki Jawad ya kwashe yanda sukayi da Yayan mahaifinsa ya sanar da Asif da komai ma dake tafiya,Asif yace abinda nace maka kenan Sir kayi aure komai kankantar mace tana da amfani yanda aka maka rashi aka bar maka marayu in ya kamata ace kana da Mata duk ka kwashe yaran su koma gidanka tana kula da su tare da Yan aiki suna taimaka Mata is better basai kana sonta ba a samu me hankali ko biyanta kudi ne sai kayi a aureta ta kula da Yara Kawai ta zauna tare da yaran ko da rayuwar aure bata hadaku ba sai a dinga biyanta,Jawad yace wacce marar gata ce zata yarda a aureta sabo da bautar yaran wani,ai biyanta zaka Yi ta Fadi Nawa zaka bata gaba daya daka Kai sai ita zaku San haka,Jawad yace to wa ka hango? Asif direct yace Fara Jikar Maguzawa naga tafi Najla hankali Yarinyar da muka siyi fura a wajensu da to Yar uwarta wacce ke kauyen Fara alama tana da hankali sannan suna bukatar kudi da gudu zata amince, Jawad yace amma kaje wajen Yarinyar Kai kuyi magana idan ta Amince fine cewar Jawad,Asif ya furta an gama next week zanje Inshaallah. Umma tana kitchen ana hada abinci tare da Yan aiki tuni iya yaranta su Uku Rayyan, Affan da Nabeela Suna Dining suna breakfast da dankalin turawa da kwai ga shayi me kauri da farfesun kaji suna breakfast shima Abba Yana palonsa a can yake karyawa da lafiyayyen abinci,Kannen Jawad Kuwa tana kitchen din ta sa an dafa musu farar taliya ko wanne ta zuba plate Yar kadan kadan ta kalli me aiki tace to asabe ni nayi na Allah muna da yaji ai sai ki soya musu manja kowa ki zuba Masa ki basu suci su tafi school Kar ki manta Kar Wanda ya bude min fridge ya dauki lemo ko ruwa uban kowa cikinsu ya Sha na pampo,Asabe tace an gama Hajiya,Umma ta fice tare da haurawa saman palon Abba a can itama ta karya da farfesun da bread ga tea hadin kauri,Yaranta Kuwa tuni driver ya tafi kaisu school,Su Meenat Kuwa taliya Suka ci yaran da kansu suka shirya kansu,akwai Nawwara,Asmau da suma da girmansu zata Kai 13yrs itace ta shirya Yan yaran ta hada kansu kaf bayan sunci taliyar irin su Meenat su dama ba a saka su a school ba sunyi kankanta su biyar ne Wanda ko maganar kirki basu iya ba a gida ake barinsu Bayan an musu wanka an shirya su cikin kayan gida sai a barsu a gidan,Hafeez kafin ya wuce School sai da ya yiwa kannensa take away abinci lafiyayye Suka tafi da shi school shi Kuma ya dawo gida ya wuce bangarensu ya bawa su Meenat Suka ci sannan ya gyara su ya samu Binta me aiki duk cikin Yan aikin gidan itace kadai me tausayinsu tare da kula da lamarinsu Yaran ma itace take kula da su a boye,Hafeez godiya ya Mata ya Kara rokonta ta kula dasu Meenat kafin su dawo tace ba matsala sannan ya fita. Umma Kuwa suna karya wa da Abba a palonsa tace yaran nan naka basu da godiyar Allah ace wai har Taliya nake sawa a dafa musu sabo da cikinsu ya dauka idan sunje school Kar su ji yunwa amma Wai Hafeez shine zai zageni su a gidansu basu San Mai da yaji ba,nace Hafeez Lagos garin arna ne kasuwanci ne ya kawo iyayenku Kar kuce lallai ku sai rayuwar Yan garin zaku dauka bai dace ba,ai sai Kuwa Asmau ta ja min tsaki Wai ai ba gidan ubana bane nan take Hajiya Barira Umma ta fashe da kuka,Alhaji Umar Dankoli Abba ya rikice Yana bata hakuri yace kiyi hakuri Hajiya Bari su dawo daga school zanyi maganinsu Hajiya Barira tana hawayen karya tace Alhaji ka kyalesu ba komai Zan rike yaran nan idan Jawad yayi aure Naga gidansa ya hadu ka duba gidan da ya kera kamar wani Dan kwallon kafa duniya guda me zai hana mu koma can ni da yarana ya bamu part Daya ya saka matarsa a part daya da kannensa tana kula da su kaga zai Fi yarinya karama zai aura baza ta iya tarbiyyarsu ba,Abba yace gidana Honey me kyau ne Ina samu dai dai gwargwado me zai sa na koma gidan yaro da Zama Ina Yayan mahaifinsa,Amma kasan Jawad ya fika kudi ko wallahi in ya kawo wata Bamu San azabtar da yaran nan da zata Yi ba amma idan Muna kusa shike nan kasan rayuwa sai ta mallake shi yanzu Mata mallakar Miji sukeyi suna jefa shi a bala'i da asiri,Nan take Abba yace hakane Kuma bari zamu koma gidan idan zancen auren ya taso Umma Murmushi ta saki tace Alhmdllh ko kaifa shi yasa nake sonka ka waye da yawa Dariya suka Yi gaba daya Meenat ce tayi kashi a wando ga me dan kula dasu bata kusa Umma ta hanata shiga part din,Fitowa Meenat tayi Kashi na bin cinyoyinta Lokacin Umma ta fito taji wari ta kalli Meenat tana rakubewa a bango jikinta ya hau rawa cikin maganarta da bata iya sosai ba tace dan Allah kiyi hakuyi Umma,Umma wata uwar tsawa ta buga Mata Kashi dan ubanki Kika Yi a wandon yau Zaki ci ubanki dake kabari, cikin Yan aikinta Binta ta kwalawa Kira ta fito da sauri tace wankewa Yarinyar Kashi da kayan jikinta ki gyara ko Ina data bata sannan ki kawo min ita main Palo,Hajiya me gadi ta Kira tace tsinko min bulala lafiyayya maza ka kawo min ya fita da gudu ya samo ta bishiyar dalbejiya katuwa me kauri ga tsayi ta karba tace good tare da kwalawa Asabe Kira Tace kawo min man shanu a kitchen Asabe ta kawo da sauri Umma ta dangwali man shanu ta shafe jikin bulalar da shi tana maiko tace tafi zafi ance,Asabe maida man kitchen Kamar yanda tace haka Binta ta gama ta kawo Mata Meenat tana kuka Binta tana Jin tausayin Yarinyar ya ta iya,Meenat tuni ta fara tsaga ihu Umma ba tausayi ta cire Mata kayan da aka sa Mata Yan kanti ta bar yarinya tsirara tare da riketa Kam ta fara shafda Mata bulala tana ihu sai da ta farfasawa Meenat jiki sannan ta hankadar da ita ta Fadi bakinta ya fashe,Hajiya bulalar ta jefar sannan ta wanke hannunta tare da haurawa sama ta kwanta a makeken bed dinta bacci ya kwashe ta,Meenat tana Palo tana birgima tana ihu gashi Umma tace Kar wani me aiki ya taba ta suna ji Binta harda kuka ta fita daga part din gaba Daya sabo da tausayi. Tana fita Jawad ya shigo gidan a motarsa ta Alfarma Fara tas yau shi ke driving Kansa sanye cikin 3qutr da t-shirt masu tsada sai shining yake Yana kamshi tun daga compound yake Jin kukan Meenat da sauri ya karaso cikin palon ya isketa tsirara jikinta yayi rudu rudu wani wajen ma ya fashe abinka da me haske ganin Jawad zumbur ta Mike tare da fadawa jikinsa tana rusa kuka,Tausayi ta bashi ya tuna matan Babansa duk da ba yaransu bane dukkan yaran sun hada sun rike babu wacce take zaluntarsu duk da kusan kowa Mamansa daban daban amma ba a samu muguwa ba kowacce Daddynsa ya aura tana rike yaran da Amana,daukan Meenat yayi Yana lallashinta Sorry my Angel waye ya dukar min ke Haka? tana shesheka tace um..Umma ce akan nayi Kashi a wando Kuma babu me kaini toilet shi yasa,eyya sorry idan kina Jin Kashi daga yau ki fadawa me aiki kinji tace ai ban gansu ba,yace to kiyi a pow din Ayanah kinji Kai ta daga masa, ransa ya baci sosai da irin dukan da aka yiwa Meenat Yarinyar da bata San me take ba ko ba kanwarsa bace dole me Imani yaji tausayi Yace Ina Ayanah fa? an kunna musu Cartoon let's go na gansu,dakinsu ya shiga ya iske shi kaca kaca babu me kulasu Binta ce ma take dan gyara su kullum tana kula da su duk sunyi bacci su hudu,kowacce a kasan tiles ga uban ac,Jawad Kansa ya daga sama yace dole nayi aure ko hayar Mata zanyi dole nayi,Meenat ya ajiye tare da sa Mata kayanta tace Yaya yau abinci me Dadi muka ci Yaya Hafeez ya siya Mana,Sauran yaran ne Suka tashi su ma duk Kamar Meenat suke Ayanah ce Bata kaisu ba,na kusa saku a school Kuma ai kunyi wayo murna Suka Fara suna tsalle,bedroom din ya gyara musu da Kansa ya shirya komai neat sannan ya dauki Ayanah ya Mata wanka da ruwan zafi ya ajiyeta a saman bed,ya dauki Nee'ema itama ya wanketa tas ya ajiyeta ya dauki Ameera ya Mata sannan Khairat da Meenat ya musu su biyar duk ya shirya su harda gyara musu gashi suna ta murna sunyi kyau suna ta kamshi,Binta ya Kira yace ta taho Masa da sauran a mota shi Kuma ya dauki Ayanah da Meenat ya sa su a Bayan mota,Umma ce ta fito da sauri ta karaso compound din wajen motarsa tace yanzu Jawad ka shigo baza ka tsaya mu gaisa ba sabo da Allah hakan ya dace? Jawad ya sake daure Fuska ya ja Tsaki ko kulata baiyi ba har Binta tazo ta zuba Masa yaran a bayan mota su biyar yace da Binta Shiga gaba keda Ayanah itace karama ta Shiga Kuwa shima ya kunna mota Yaja Suka fice abinsu,Umma tace Binta Binta Zaki dawo ki sameni ku Kuma nasan bazai wuce shopping zai Kai ku ba wato ni bazai jira ya hada da yarana ba Yan guda uku sai dai iya kannensa sune Yan Uwansa zaka gani ai zaka dawo ka barsu dani wulakancin daka min a kansu Zan fanshe Dan banza marar tarbiyya duk kasar waje ta lalata shi dama dan wata sadaka yalla ne zai gaji arziki,Wai wani Yan Lebonon a gidan uban wa we shall see taja Tsaki tare da komawa part dinta. Jawad Kuwa yawo ya kaisu suka je wuraren shakatawa da yaran tare da Binta Yar aiki 2pm suka Yi lunch a wani Eatery sannan ya musu shopping na kayan ciye ciye na Yara suka dawo gida suna parking a mota ya iske dukkan kannensa sun dawo daga school ga Salamatu matar Babansa da Aziza itama Amaryar Babansa ce Yara ne matasa Salamatu shekararta ashirin da takwas da yaronta data yaye Abeed while Aziza 24yrs take da yarinyarta Humaira itama nono take Sha amma an kusa yayeta A Palo ya iskesu dukkan kannensa suka dinga fitowa Mata da maza suna gaisar da shi yana amsawa mazan Kuwa Hannu ya basu suna ta tafawa tsarabarsu ya basu sannan suka gaisa da matan Babansa Ya zauna Ayanah tana jikinsa Aziza tace dama wajen Abba da Kai muka zo duk da cewa kullum kana zuwa gida Kuma komai na Abinci da sutura babu abinda ka Gaza mana Alhmdllh mun gode,Jawad ya kallesu yace amma fa Kuna takaba ai da Kiran mu kuka Yi gidan,Salamatu tace a'a dole ce taso mu,Suna Haka sai ga Abba ya shigo palon Karasowa yayi ya zauna bayan an gaisa yace Salamatu lafiya dai ko Kuna takaba zaku fito bai dace ba wallahi yanzu ana Wasa da addini ana Wasa da takaba ko Idda wanne irin abu ne zaisa sai kunzo nan,Yara ne munga sun muku yawa a halin da kuke ciki na rashi duk da nasan dan uwan nawa baza ku shekara biyu a gidansa ba tare da ya sakeku ya auro wasu kamar yanda ya Saba,ana baku ci da sha me kuke nema? Allah yasa ba kudi kuka Zo Nema ba daga mutuwa an tara muku kudin sadaka mene sai Kun dakko kafa Kun taho gidana to ku sani bani da kudin da zan baku kuci ku koshi ku zauna lafiya ga gida nan tangameme sai nan gaba za a raba muku gado.. Aziza baki ta tabe tace Allah sarki ai dai ka bari kaji me ya kawo mu ko,Umma ce ta fito tasha wanka cikin lace fari tayi kyau dama gata kyakyawa Zama tayi kusa da mijinta tana Jin zance,Aziza tace dama mun yanke hukunci kowacce gidan Iyayenta zata tafi mu karasa takaba a can,gida mu kadai kamar mayu baza mu iya ba kowa tana da iyaye gabansu zamu koma ya halatta idan da dalili me karfi mace ta fita ta karasa Takaba a gidan Iyayenta ko Yan uwanta sabo da Haka duk mun yaye Yara har Humaira na tsigeta a Shan nono zamu ajiye muku idan mun gama takaba Aure zamu Yi. Nan take Hajiya Barira tace wallahi bazanyi jego ba bazan karba ba yawwa ba dai a part Dina ba wancan ma yaran masu girma sun isheni Allah ya gani,Abba yace to Kai Jawad kaji baza ta iya ba ya za kayi kaifa aka mutu aka barwa ka shiga Uku da kazo a Da na farko babba,Jawad cike da bacin rai yace ba damuwa ku ajiye yaran kuje,Umma Zan kawo Nanny Guda biyu masu kula da yaran kafin nayi auren, duk da haka Umma Fuska ta bata tace kayi sauri gaskiya bana son Jin kukan yaro wannan ma sun isheni mutunci Kawai nake muku,Salamatu ce ta ajiye Abeed itama Aziza ta ajiye Humaira yaran suka hau ihun kuka sabo da kiwa amma haka su Aziza suka fice tare da barin gidan abinsu duk da cewa a ransu son yaransu da tausayinsu sun cika musu zuciya amma hakan bai hanasu tafiya ba,Abba yace Kai wannan Yara da kukan tsiya suke yaja Tsaki ya tashi tare da haurawa sama abinsa,Umma ma mikewa tayi tare da kallon Humaira data Fadi sabo da kuka tana Mika Hannu inda taga mamanta ta bi,Tsaki Umma taja tace yarinya ki dinga kuka haka sai kace ana yankaki shegen Kai kamar na kwado,Jawad ka sani ko ka dauki Nanny dole fa sai kayi aure sabo da Nanny akwai mugun hali ni dai bazan iya ba amma Kai dai ka sani tana fadar haka ta wuce sashen mijinta aka bar Jawad da Yara suna uban kuka a palo. Binta me aiki ya kwalawa Kira tare da daukan Abeed ya lallashe shi tare da mikawa Binta shi ya dauki Humaira,yace Zan biyaki kudi masu yawa duk runtsi ki kular min da kannena,Binta tace zanyi kokari duk da cewa Watarana Umma tana hanani Shiga dakin yaran,kiyi kokari dai please tace Inshaallah,dubu talatin ya bata ta karba tana godiya fita yayi direct Office ya wuce... Hadadden Building dinsa yaje Wanda ke Lekki Lagos yana zuwa ya sallami kaf ma'aikatansa sannan ya Shiga lift zuwa Hawa na hudu inda Office dinsa yake. Ba karamin haduwa Building din yayi ba komai glass da glass office dinsa Kuma komi na ciki fari ne kal ko Ina kamshi da sanyi ke tashi,Office dinsa katon gaske harda Palo da bedroom tare da toilet,wasu takardu ya kwashe Kawai sannan ya fito ya bar Office zuwa gidansa dake Banana Island Lagos unguwace ta sai Wanda ya Isa ya gagara,Yana driving Yana Magana shi kadai,Ido ya lumshe tare da furta Wai aure zanyi? Jawad da aure duk adana jikina da nake Tsaki ya ja kawai sannan yace ko na dakko Nanny ba Kamar matar gida ba,matar gida itace me sa Ido me Nanny zata musu haka ya dinga zance shi Daya har ya Isa katafaren sabon gidansa Da ya gama tsara shi Yana zuwa duba gidan yayi kafin ya zuba furniture ya fito Ya Shiga mota me gadi ya bude Masa gate ya fita ya koma Ikeja GRA inda yake zaune a hadadden gidansa yan aikin gidan dukkansu maza ne me girkinsa ce kawai mace yare ce me suna Dina Yana Shiga ya iske ta shirya Masa abinci dining ya wuce Bayan yaci lafiyayyen Abinci samansa ya haura tare da sheka wanka ya dauro Alwala ya shirya cikin jallabiyya sky ya wuce masallaci sabo da magriba ta gabato. Najla tuni na bar kauyen Kakanni na na koma cikin Kano gidanmu har munyi nisa ma da Fara Zana ssce exam. Yau Friday bamu da Exam Ina zaune Ummiya ta fita unguwa Daddy Yana wurin aiki sai ga Kawata Farisa da Hamziyya sunyi sallama sun shugo,Ina murnar ganinsu nace daga Ina haka mu shiga Palo,Farisa tace ke dakata kiji Jawad me sadakar kudi a company dinsa dake kano gobe za ayiwa mutane interview zai dauki ma'aikata masu degree da NCE,kinsan abin farin cikin? Nace Yi sauri dan Allah ki fada min dama Ina Neman kudi Ido rufe,Farisa tace abincin Yan gayu ake bayarwa a ciki duk abinda mutum yake so kyauta zai karba Indai interview yaje,Naman kaza kala kala,kwai,zabi,friedrice,sakwara,snacks ke abinci dai ance a reception din cikin building din ba abinda babu Kuma Indai kaje interview kyauta zaka ci ko Mene,Hamziyya tace baza taje ba tsoro take ji ko secondary Exam Bamu gama ba da me zamuje interview. Dariya na saki Ina murna nace kin tabbatar kyauta ne? Yayana yaje fa last year shi ya bani labari,yaushe za a fara? Monday 9am,nace ki zabo kayan Sallah mu shirya muje kin tabbatar abincin Yan gayu ne kuma har da nama? tace ae,Hamziyya tana kallonmu tace Allah ya shiryeku nace Ameen,Kinga Farisa Ni zanje Interview da takardu ,ke ki dauki Certificate dinki ko ma na Mene mu samu file me kyau mu zuba muje,sannan mu dau wanka sabo da raini nan muka gama shirye shiryenmu Hamzy sai dariya take Mana. Ko da Ummiya ta dawo ban fada Mata ba Allah yasa satin kaf bamu da Exam,ranar Monday da wuri na gama aikin gida naci wanka na shirya cikin wata Atamfata sabuwa dinkin riga da skert maroon and black color nasa takalmi da jaka black da mayafi na ebo takardu biyu na zuba a file dina,Ummiya bata da teaching ranar, Kallo na tayi tace Ina zuwa haka? nace makaranta zamuje za a Mana wani lesson mantawa nayi ban fada Miki jiya su Farisa suka zo Suka fada min,Ummiya ta yarda da ni tace a dawo lfy nace Ameen ta bani dari biyar kudin Napep dana abinci na karba na fita,ban tsaya ko Ina ba sai gidan su Farisa. Ina zuwa na ganta ta fito ma ta Sha lace dinta itama tayi kyau ta dakko takardu a file nace wanne takardu kika dakko ke? tayi dariya tace Jssce certificate na dakko da Indigene form sai birth certificate,Nace Ni Kuma commern Entrance ne sai birth certificate da state Indegene,Dariya Muka sheke nace shi yasa yau banci komai ba zamu ci kaji,tafawa mukayi sannan muka tafi tare da Shiga Napep. Muna zuwa muka iske Mutane dukkansu maza ne ba Mata sai mu sun cika bakin gate securities basu bari sun Shiga ba,ya hadu wajen sosai muna tsaye muma ka rantse takardun arziki Muka ebo mazan har wani magana ake Mana Kuma interview kuka Zo?nace ae wlh gashi ma Naga ba a bude ba Allah yasa Kar a barmu jira,suka ce haba ai oga Yana zuwa za a bude Mana Allah yasa muka ce,Bamu dade ba sai ga wata mota me rai da motsi ta yanko ciki ana cewa ga Oga nan haka aka wangale Masa gate driver dake driving ya shiga da mota,Bayan 15mnt aka Bude Mana gate tare da cewa masu interview su shiga,muka Shige ciki wani hanya aka bi damu Muka haura sama mutane ko Hamsim bamu Kai ba,sama aka hau damu muna ta kallo Farisa tace ko yanzu kasuwa ta tashi Dankoli yaci riba munsha kallo,wani wajen cin abinci aka kaimu akace kowa ya karya,Farin ciki ya kamani,Muka zazzauna katon wajene hadadden restaurant kujeru da Table hadaddu ma'aikatan suka Zo suna tambayar kowa abinda za a kawo masa,suna zuwa kanmu nace Kai bawan Allah ka tattabar akwai lunch? Yana Murmushi yace sosai ma Kuwa nace kawo Mana komai na wajen Baki bude yace komai? nace ae komai da ake ci kowacce ka zuba Mata a gefe,to yace ya tafi ba a dauki lokaci ba sai gashi ya dawo da katon plate kowacce shake da abinci iri iri,Chips a gefe,yam and Egg with souce a gefe,ga wani pepper chicken, wani snack kala biyu a gefe ya ajiye Mana ya koma ya shako wasu plate din da abin ci iri iri ya ajiye Mana,ya koma ya kawo wani plate din na farfarun Naman rago daban, yace an gama Hajiya ya juya zai tafi Farisa tace tea din fa? yace sorry ya koma ya kawo Mana,nace Juice da karfi,ya kawo Juice da ruwa,sai kallonmu akeyi ana gulmar mu muna ta washe baki nace Farisa mu Fara? tace tsaya a irga uku tace 1,2,3 start muka Fara duri da Bismillah nace muyi Adduar abinci,Allah kasa abinci ya zauna lafiya a cikinmu,ya Mana amfani sai muka shiga ci ba ji ba gani,Ina cin kaza nace Kar mu bar komai sai munyi kara'i muci yanda ko tunawa muka Yi said mun dinga Jin dadi Farisa tace ai gyatsa ma idan nayi sai naji kamshin Naman Nan,banza ta fadi naji ance sai yayi sati Yana interview kullum sai munzo don irin wannan abinci, Muna ta ci na kalli daya daga cikin ma'aikatan nace Karo Mana ac,ya Kuwa Karo karfinta,muci wannan muci wancan sai da Muka cinye komai tas Muka shanye komai ruwa ne kawai bamu sha ba, toothpick na dauka Ina sakace hakorana na kuskure bakina da ruwa sannan muka zauna Muna hutawa,cikin mazan suna ta Mana Dariya mun lashe komai wasu suna ta mamaki,sai da Muka huta sosai sannan nace a kawo Fruits salat na kwala da karfi masu bada abinci Suka sake kawo Mana,Farisa tace mene ya rage bamu ci ba? nace Coffee,Nan Tace a kawo Coffee Suka kawo Muna korawa a hankali yayinda tuni an tafi wajen interview, fitsari tuni ya fara kamani Amma na daure abina Muka tafi inda ake Kiran mutane suna shiga sharp sharp ya gama da mutane Suka tafi yin lunch sai mu kadai akace mu shiga,Farisa tace wlh bazan iya Shiga ba ai abin kunya ne dama Ni girki ne ya kawoni nace tab ai Ni sai na shiga ko banza na bata Masa lokaci na tsani naga me kudi Yana hutawa, Farisa dariya tayi na mike na Shige da takardun primary dina Sallama nayi tuni tsaruwar office din kamshi da sanyi sun ratsani har wani bacci na Fara ji,Yana hakimce yasha wata shadda sky ya zuba kyau sai sheki yake ban San Sanda nace Jawad Fariyar Shadda, ya ganeni tsab ya nuna bai Sanni ba har gaban table dinsa na karasa Yana zaune a kujera tana jujjuyawa, tsugunawa nayi nace Ina kwana mun ga abinci kala kala mun gode Allah ya biya ka ci da marainiya Allah ne yasan irin ladan daka samu yau,wlh baka ji farfesun Nan ba dadi har yanzu shinshina hannuna nakeyi Ina Jin kamshinsa,Dan Allah wannan kajin amma daga kasar waje kasa aka kawo,ko kulani baiyi ba Yana ta rubuce rubucensa,nace an gode shayinma ice ko da Madarar Dano aka Yi sa ai kasan dano ta kasar Denmark ko? Hannu ya Miko min yace sit ga sit nan Miko min documents naki Mika Masa nayi nace Allah yasa ka bani babban matsayi a nan,bai min magana ba ya duba file dina tunaninsa ma NCE nayi lokaci guda Naga ya dago ya kalleni a fusace tsoro ya kamani fitsari na ya fara damuna dama matsewa nayi nan take nace zanyi fitsari dan Allah,bai kulani ba nace dan girman Allah,takarduna ya watso min yace get out,rokon sa na Fara na mike tsaye Ina matse kafafuna nace Dan Allah zanyi fitsari a wando dan Allah,takalmana na cire sabo da yanzu Saura kadan na Fara Yi a wando tsalle na fara Ina Kai kawo a office din nace wayyo Kawai na hango wata kofa a Office din da sauri naje na Murda handle na shiga sai Naga bedroom komai yaji,na duba naga wata kofar na bude Ina shiga Naga lafiyayyar toilet sai kamshi ke tashi komai clean kofa na kulle da sauri nayi fitsari na a nutse nayi tsarki da ruwa me dumi sannan na shirya kaina nayi flushing tare da wanke hannuna na fito,Karo naci da shi a room din tsoro naji yace koma ki wanke min toilet,nace ban bata ma ba bani da Infection, wani kallo ya min ba shiri na koma ciki komai a kwai haka na wanke Masa sannan na fito nace angode na fice da gudu na kwashi takarduna na fice Ina haki na manta da Farisa sai data rike ni sannan na tsaya cak nace wayyo muje dan Allah,tace Naga kin dade nace muje wajen lunch first Zan Baki labari, Sallah Muka je mukayi ta azahar lokacin har 2pm tayi, Sai da Muka koma wajen lunch mutane har sun gama sun tafi Muka je aka kawo Mana friedrice taji Hadi ga Rabin kaza kowa,juice da ruwa aka kawo Mana wani irin girki na Yan gayu haba nan ma muka Fara duri sai da Muka cinye Muna hutawa Nan na bawa Farisa labarin komai tana ta min Dariya,daga nan nace da masu abinci su zuba Mana take away,Ina fada sai ga Jawad ya fito cikin takunsa na kasaita Farisa ta rude da haduwarsa aka zuba Mana take away sai Naga Jawad an zuba Masa wani Kalar lemo na Apple Nan take aka Masa nace laaaaaaaaaa da karfi sai da kowa ya juyo sun zaci wani Abu ne har Jawad sai da ya juyo nace dama akwai irin juice din Oga Nima a hada min irinsa,Nan take wani ya dinga masifa yace tunda kuka Zo komai sai kunci to irin wannan na Oga ne ba a bawa kowa,nace to jaraba munji karka damemu,Farisa tace muje gida,nace Kinga oga Yana Sha ki tsaya ko zai rage na Sha irin nasa,wani waje na daban ya zauna Yana Sha Yana latsa waya. Wayo nayi nace bari na dan taka ko Zan samu cikina ya samu space na fara dan zagawa a wajen da wayo har naje kusa da Jawad,idan Naga zai ganeni sai na juya naci gaba da tafiya haka na dinga yawo a wajen a dole dan motsa jiki nakeyi,Tsaki Yaja ya tashi ya bar abin da yake Sha ya fita Yana waya na zaci ya gama Sha ya tafi na dauke na kwankwade na ajiye Masa cup din,Ina juyowa Zan tafi nagan shi a bayana ya dawo, tsoro da kunya yasa na arce da gudu nace Farisa muje Muka kwashi take away dinmu nace dan Allah kayi hakuri Kai masu aiki ku hada Masa sabo me yawa yafi na baya Dadi,na kalleshi nace sorry sir zasu maka wani Wanda yafi na da Dadi da kauri Yi hakuri kaji bazan sake Sha maka abinka ba. Jawad shi Dariya ma na bashi na maida shi yaro Tsaki yaja Kawai ya Kira driver yace su wuce Airport,mu Kuwa Muna fita Napep muka shiga Muna ta tafawa nace wallahi dole mu dinga zuwa duk ranar Interview har Muka rabu Muna Jin dadin girkin mu,Ina komawa gida na bawa Ummiya take away nace a wajen me makarantar mu yazo ya raba mana tace to mashaallah ke baza kici ba? Nace naci acan Kawai kici yau Saturday bani da Exam Ummiya ta fita teaching da takeyi a private school nice a gidan nake ta aikina komai sai dana gama na hada furar siyarwa sannan na hau keken dinki ina taya Ummiya dinkin mata,Sallamar Daddy naji ya shigo mikewa nayi tare da amsawa nace Daddy Sannu da zuwa ashe yau zaka dawo,yace yawwa Najla ya aiki ya makaranta? Nace lfy Alhmdllh Maman naki tana makarantar ne? nace ae na mike na karbi ledar hannunsa da jaka ta kai masa daki ta kawo Masa ruwa da lemo,me Kika dafa ne? Nace shinkafa da Miya da salat bari na kawo maka,da sauri na shiga kitchen na hado Masa na kawo Masa Palo yace Allah ya Miki Albarka na amsa da Ameen sannan na koma naci gaba da aikina,Kira ya kwala min na tashi na koma yace na manta kinyi bako Yana kofar gida,mamaki ne ya kamani Wai bako ni inyi bako sabo da kwar jinin Daddy mayafin doguwar rigata maroon na yafa sannan na fita Ina fita naga mota baka mamaki ya kamani sabo da nidai duk kyau na ban taba samun saurayi me Mota ba tunda mu talakawa ne a unguwar Talakawa na taso haka na karasa jikin motar Ina zuwa naga ya bude kofar motar ya fito Asif na gani Nan take nayi Murmushi tare da furta Barka da rana ya aiki? Alhmdllh ya gida ya su Mama? Lfy suke yace good,Nace Ina Ogan naku? Yana garinsu Lagos,Ido na zaro na tambaya dama dan Lagos ne? ae mana nace Masha Allah,Furar kazo siya ne? Ya kalleni ya saki Murmushi yace wlh sabo da Yar uwarki ta Kauye nazo tun daga Lagos har nan,sai lokacin na tuna karyar da nayi musu a Kauye nace ba nice Najla ba Yar uwarta ce a Kauye sunana Fara,Allah yasa lafiya? Yace hmmm abinda nazo da shi deal zamuyi a biyata kudi,baki na washe nace kudi za a bani ka tabbatar? Yace bafa ke ba kanwarki Fara ta kauye me hankali,nace oh to,fada min ko Mene ai yanzu Maganar kudi ita ake ji duk na rude na gigice nace ai yanzu harka Indai da kudi Kuma ba kisan Kai bace ai ita Fara Shar da ita, Asif ya saki dariya yace be calming down please You have to calm down,nace wace calm down ai nutsuwa ta Kare Ina jinka wanne deal ne? Ogana Jawad....dakatar da shi nayi da Hannu nace Wai.... Wai ma da Jawad zasu yi deal din? Yace kwarai,me kudin fa? Ae Mana yace,nace angama dama naga Yana da hankali mutumin kirki ne ga hakuri ba ruwansa da duniya duk kudinsa,Asif ya sheke da dariya yace farko fa cewa Kika Yi baida mutunci he is not romantic,nace son zuciya nayi lokacin dama ba gaskiya nake ba Ina jinka fada min Zan sa ta Amince ta aureshi ko zata mutu sai ta aureshi, Asif yace amma Kamar Yan biyu ne ku Sam ba a gane ku,nace baka kula bane ta Kauye Fara tana da digon tawadar Allah a goshinta guda biyu a jere, yace okay ya fara bani labarin Jawad Sharhi dan Allah bana bukatar godiya ko stickers Ni sharhi nake so. WhatsApp number ta 08033933642 AsmaBaffa 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 11-15 Official By AsmaBaffa Wannan Novel a WOMEN 24 TV Kawai za a iya samun ci gabansa, karanta kasa kiga tsare tsaren. SHIN KIN SAN SHAHARARRAN GROUP ƊIN NAN DAYA SHAHARA WAJEN KAWO SHAHARARRIN FINA-FINAN DA SUKA SHAHARA WAJEN SAKA MA’ABOCIN KALLONSA A CIKIN NISHAƊI DA FARIN CIKI? IDAN HAR BAKI SANI BA LALLAI KUWA ANA YI BABU KE! KODA YAKE HAR YANZU AKWAI BABBAR DAMAR ZUWANKI DON A CIGABA DA DAMAWA DA KE IDAN HAR KIKA JONE DA MU! Kuna ina ma’abota kallon shirye-shiryen Arewa24 na ƙasashen waje da suka fara ba su ƙarasa ba? Yi Maza ka garzayo wannan maƙala don ƙarasq kallon shirye-shiryen. Kuna ina ma’abota karatun lobayya wato ma’abota karatun littafan hausa? Shin na tambayeku akwai wani novel da kuka karanta har yau baka samu karashensa ba? Ko kuwa akwai novel ɗin da kake nema ruwa a jallo ka rasa? To kaima garzayo wannan maƙala domin dacewa da haziƙan fasahan littattafai. ‘Yan gayu sam! Bamu barku ba! Kina son koyon kwalliya ɗaurin dankwali kala-kala? Yi maza ki jone da mu kin ji? In sha Allahu sai dai ki koyawa wasu, domin an tanadar muku kyawawan vedios wanda zasu taimaka ki koyi kwalliya da kanki, ki koyi ɗauri da kanki. Anzo wajen! Wato fannin girki! Ayyuriririiiii! Duk kyan mace sai ta iya girki ta cika sunanta kyakkyawa! Maza-maza yar’uwa ki jone da mu don kuwa muna kawo manyan-manyan girki masu daɗi da ɗanɗano wanda ba su da wuya balle ma ace sai ankashe musu kuɗi. Ke dai shigo ki ganewa idonki! Ƙarshen-ƙarshe kenan! Wato ba anan fa aka tsaya ba akwai wani babban albishir ga masu son group ɗin, shi ne babban tanadin da akai don kawai a faranta muku! Tanadin kuwa shi ne, akwai haɗaɗɗan novel da ya haɗu iya haɗuwa ya tsaru iya tsaruwa da aka yi shi musamman dan ku, wato wanda ake sakinsa a iya group ɗin kacal, wanda wasu manyan marubuta ne ke rubuta su, duk dai sai kin antayo zaki ganewa idonki. Wannan ma na ɗaya daga cikin littafan. Kalli katsa kaɗan! *TSARE TSAREN WOMEN24 TV WHATSAPP DA WOMEN24 TV VIP👇🏾* DAURE KI KARANTA DAKYAU Akwai groups guda biyar(5) da muke tura littafi wanda marubuta keyi kyauta da kuma littafin da Sai a group ɗin zaki iya samu sannan da wasu groups ɗinda muke tura videos na makeup, daurin dan kwali, girke girke, Indian Hausa da shirye shiryen AREWA24 Group ɗin akwai na *MATA* daban sai na MAZA daban bama hada *MAZA* da MATA a group saboda tsaro *KUDIN WOMEN24 TV VIP* Sannan maza su *#500* zasu bada mata kuma *#500* zasu bada Wannan group in duk littafin da kika gani a ciki toh anan kadai zaki iya samun littafin inkin gani a wani guri toh na sata ne *KUDIN WOMEN24 TV* *#300* na masu karamin karfi shikuma shikuma *free book* kadai muke turawa wanda koh zaki iya samu a wasu groups in Inkin biya *#500* zan saki a dukka groups in women24 tv VIP da women24 tv *GROUP DIN YAKASANCE KAMAR HAKA* 1.WOMEN24 TV VIP NOVELS 2.WOMEN24 TV VIP AUDIO NOVELS 3.WOMEN24 TV VIP DOCUMENTS 4.WOMEN24 TV VIP VIDEOS A wannan group in zamu dunga tura maku Videos na Makeup, Girke Girke, Daurin dan kwali, Indian Hausa da films inda *AREWA24* sukeyi irinsu Dadin Kowa, kwana chasa'in, Rayuwata, Ajeeb Akushi da Rufi da dai sauransu 5.WOMEN24 TV VIP MUNSAN JUNA WANNAN GROUP IN NA HIRA NE Kinajin sunan groups innan kinsan meye za'a dungayi a groups in DARI BIYAR (#500) zaki bada insaki a dukka groups dinnan guda takwas. Account number. 2065301650 Zubairu Hayat Iman Uba bank. Number waya. 09030159301 Inbaki da Bank account zaki iya turo da katin MTN Kada kibari gara basannan ta wuceki. Sadaukarwa ne ga ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naki ne Yar Aljanna AIDA MAMAN TASNIM Kamar yanda Kika sani Jawad Muhammad Dankoli yake,asalin mahaifinsa Fulanin Zamfara state ne,har yanzu Kuma dangin ubansa a can kauyen suke,Alhaji Muhammad Dankoli su biyu rak iyayensu suka haifa daga Muhammad sai Yayansa Umaru a Kauye suka taso basu yi Ilimin boko ba sai na Addini har suka girma suka Zama samari Muhammad Dankoli shine ya gaji da Zaman Kauye yace gaskiya cirani zai tafi Lagos Iyayensa Kuma sun Amince Masa,wani abokinsa Auwalu shi ya hada shi da uban gidansa Alhaji Mustapha yake Masa yaro a shagonsa da yake siyar da furniture a Lagos ya tafi can ya Zama yaron shago. A hankali Yana tara kudi sai ya turowa Iyayensa idan Kuwa yazo ganin gida har Yan Uwa yake taimakawa haka a Lagos ya koyi yaren yarabanci da turanci a hankali ya fara bunkasa hakan yasa ya fara tunanin aure,Yayansa Umaru Abba kenan shi Gona da rashin kudi yasa ya kasa ko Neman budurwar ma yace sai yayi kudi. Ana haka wata balarabiyar kasar Labenon Nafisat tana yawan zuwa Nigeria ita da mamanta Aisha suna zuwa kawo Kaya ciki har da uban gidan Muhammadu wato Mustapha suna sari anan Muhammad yaga Nafisat ya makale shi ita yake so kamar Wasa itama ta Fara kaunarsa mamanta ita kadai ta Haifa Kuma babanta ya rasu duk arzikinsa Nafisat ce ta gaje shi Babanta hamshakin attajiri ne itace ke juya dukiyarsa da kadarorinsa ita da mamanta Aisha wato Kakar Jawad kenan wacce har yanzu tana zuwa gidansa tayi watanni Aisha ta Amince tunda taga yarta tana son Muhammad dake mutum ne dan Fulani fari irin namu na Yan Nigeria kyakyawan gaske,a haka Nafisat ta dauki Muhammad har garinsu yaje yaga dukkan danginta da asalinsu sannan aka daura aure ya dawo da matarsa Nigeria,gida katafare ta siyawa Muhammad Suka zauna tare cikin soyayya,shekara daya ta haifo danta Namiji kyakyawan gaske shine Jawad,tun daga haihuwa Kuma Muhammad yaji mace daya ta Masa kadan ba a dade ba ya auro wata Mace Yar Zamfara Zulaihat,Zulaihat bata Haihu ba har aka kwashe shekaru takwas lokacin Jawad Yana school me tsada lokacin Kuma Muhammad arzikinsa ya Kara gaba,suna zaune lafiya ya dankara gidansa me kyau Wanda take da part hudu,har Jawad ya cika shekara Sha takwas sannan Zulaihat tace ita sai ya saketa ta auri wani mijin ko tana da rabo,yaki sakinta karshe ta kaishi Kara kotu dole ya hakura ya saketa lokacin kuma yaje kauyensu tare da dansa da balarabiya Yana zuwa yace da Yayansa Umar ya nemi matar aure shi zai Masa komai da komai har gida sannan zai tafi dashi Lagos shima ya fara Sana'a iyaye da Yan Uwa ana ta tayashi murna,Haka Kuwa ya Gina Masa gida a kauyen lokacin ya auri wata Yar uwarsa Mariya ya barta a Kauye ya tafi Lagos sai lokaci zuwa lokaci yake zuwa gida lokacin Kuma Muhammad ya auri mace ta Uku me Suna Zaliha bazawara ce bata da kunya sai bakin ciki take da Nafisat Kamar ta kasheta, ita Kuma Mariya ganin itama Taki haihuwa gata harija tace lallai Umaru ya saketa baza ta iya Zama Miji na katsina ita tana daura ba ba yanda ba a Yi ba Taki hakura sai da aka saketa ta auri tsohon saurayinta tun daga haka Umaru bai sake aure ba, a shekarar Kuma Zaliha ta Haifi Danta Hafeez lokacin Muhammad yace sai tayi tsarin Iyali shi baya son Yara ita Kuma tace sai dai ya saketa haka ya saketa tana Yaye Hafeez ta dawo da shi gidan Ubansa Nafeesat tana rainonsa dake ba ruwanta da duniya, ba a fi wata shida ba Muhammad ya sake auro wata yarinya Yar talla zainabu lokacin da Jawad ya gama Secondary yayi sauka karatun Al'qurani ana shirye shiryen turashi London karatu University Muhammad yaga wata Zahrau bayarabiyace amma musulma ya auro,Zainabu ta haifo yaronta Ahmad, Zahrau ta haifo Waleed yace duk suyi family planning Suka ki ji suna samun ciki na biyu ya sake su dukkansu a rana daya,Jawad Yana tafiya da wata daya Umaru ma ya auro wata bazawara marar Imani Hajiya Barira wacce ake bata taba haihuwa ba sai da Alhaji Umaru,Zainabu da Zahrau Kuwa daya mata Suka haifo a gidan iyayensu tun kafin su yaye su Suka dawowa da ubansa yaransa Asmau da Nawwara,daga lokacin Kuma Nafeesat ta samu ciki itama sai ta fara cuta taki ci taki cinyewa hakan yasa mamanta Aisha ta dauki yarta Suka koma garinsu ana duba lafiyarta akace ciwon zuciya ne A shekarar matar Umaru ta haifo danta Namiji Ayman,Bayan suna Allah ya karbi rayuwar sa, Nafeesat a garinsu a shekarar Yan bindiga Suka je kauyen Iyayen su Muhammad Suka kashe mutane da dama ciki harda Baban Su Muhammad da babarsu Muhammad kamar zai haukace duk shakikan danginsu masu fada aji sun mutu sai su,sunyi kuka da bakin ciki,Nafeesat Kuwa kafin ta rasu ta bar wasiyya dukkan dukiyarta a mallakawa danta Jawad shi yasa Jawad ya Zama shahararren me arzki,duk kyautar da Kaga Yana Yi da taimako sadaka yake yiwa mahaifiyarsa Allah ya Kai ladan kabarinta Daka Nan Kuma Muhammad yaci gaba da auri sakinsa gashi duk shekara sai yayi aure ya saki wasu har sai dai aka haifa Masa Yara goma Sha biyu cas duk Yan kanana Jawad shine Babba,Lokacin Kuma matar Umaru Umma ta haifo Mata biyu Layla da Nusaiba,bayan shekara biyu ta haifo auta Namiji Rashad daga haka mijinta yace a tsaya haka Sabo da rayuwar duniya baya son haihuwa da yawa sabo da Kar ya mutu ya bar yaransa a wani hali Kuma baya son wahala Yana ta faman neman kudi suna karewa a yaransa shi bazai iya rike Yara da yawa ba nauyi ya hau Kansa Sam bai so sabo da tsadar rayuwa,shi kuwa Muhammad gida me kyau ya sake ginawa dan Uwansa Umaru ya Kara Masa jari me tsoka ya tsaya da kafafunsa yayin da Jawad ya gama University a London duk da cewa ma Busy man ne Yana juya kadarorin mahaifiyarsa sannan Kuma babban likita ne medical doctor Yana da katafaren hospital a Lagos da kwararrun likitoci Kuma Yana Aiki shima a asibitinsa aikin gomnati ne bazai iya ba kasancewar ayyuka sun Masa yawa baya Zama Bai da time Yana tafiye tafiye akan kasuwancinsa,sai kakarsa dake zuwa daga Labenon idan tazo sai tayi wata shida a gidansa kafin ta koma haka Dangin mahaifiyarsa suna zuwa Yana zuwa shima haka Dangin ubansa Yana zumunci da su sabanin Abba wato Alhaji Umaru tunda Iyayensu suka rasu bai sake lekawa garinsu ba rayuwarsa daga shi sai matarsa da yayansa sai abinda matarsa tace. Ana haka katsam Alhaji Muhammad ya shirya zai je kauyensu ganin dangi a hanyarsa ta zuwa Zamfara yayi hatsari Allah ya Masa rasuwa motarsa ta kone kurmus,ana cikin zafin mutuwa Abba Umaru yace zai hada yaran kaf ya rike Amma bayan komai ya lafa anyi arba'in yace bazai iya ba,ga wasu yaran duk tsigesu akayi daga nono mutum uku sauran ne bana jego ba,yanzu matar Abba itace take gallaza musu Wanda kamata yayi ace Jawad Yana da aure sabo da a samu me kula da yaran ko da ace akwai Nanny to dole sai da uwa ta gari me kula da lamarinsu kin San Yan aikin yanzu sai lahaula to shi Jawad bai da budurwa bai taba soyayya ba ga Yan Mata suna binsa amma kin San mace ta gari yanzu wahala suke kinji dai labarinsa Game da halayensa Kinga alama mutumin kirki ne,baya Shan komai baya Neman Mata ga addini,Bai San hayaniya baya son shiga safgar kowa Nidai Najla nace wayyo Yara sun Shiga tagaigayar rayuwa nima marainiya ce Allah sarki,Asif yaji dadi yaci gaba da cewa Shine ya turo ni ya yaba da hankalin Yar uwarki da nutsuwar ta da tarbiyyar ta.... katse shi nayi nace ni wato baku yaba da tawa tarbiyyar ba ai shikenan kuje ga kanwar tawa nan Zan hada ka da iya, da kalar tausayi na sake langabar da Kai nace wayyo rainon mahaifiya tace haka nake Nima akwai hankali ba ruwana da duniya,Ni Asif ban damu da rayuwar duniya ba masu kudi su daina cewa sai me kudi ga talakawa masu nutsuwa da hankali kaf unguwar nan yabona akeyi idan ka tafi ka tsaya ka tambaya zaka ji yanda suke kirana sunana sun maida shi hakuri sabo da Hakuri na,kasan da sanyin safiya aka haifeni shi yasa nazo duniya da sanyina irin na asuba,Asif yayi dariya yace bari kiji mana,nace to Ina ji Yaya Asif,Asif yace au na Zama yaya? ai ka wuce yaya sai dai ma Daddy Dariya yayi kawai. Yace to shine Yace zai aureta Nan take Najla ta zaro ido,yace yes deal kudi zai biya ko Nawa ne zai aure ta Kawai aikin ta ta kula da Nanny da tarbiyyar yaran kafin Sanda zata gaji Kawai dai yaran kanana da aka tsige daga nono su Kara wayo dai tana kula da Nanny da komai na yaran gidan kannensa gaba Daya,fashewa nayi da kuka nace Fara tana son kudin Amma Yara goma Sha a wajenta so kake ta tsufa ta ragwargwaje,Kula fa da masu lura da yaran zata yi sai wani Abu in sunyi ba dai dai ba ta gyara musu Zama abinda ta gani ta fadawa Jawad,idan suka San a karkashin matarsa suke dole zasu saitu su koyi biyayya,Najla tace to Allah tana gajiya sai ya saketa,Asif yace Kuma zai sata a makaranta har a university me tsada Zata sa sutura ta ci me kyau ta Sha me kyau, Kawai shanawa zata yi a gidan komai da kowa a karkashin control nata suke...Ashar nake kokarin durawa sabo da murna nace kut...sai na fasa na furta Kut kaiiii Kuma a biyata kudin? Asif yace Fadi ko Nawa za a bata tunda hanya Zaki mana Cike da tsoro jiki na Yana rawa nace dubu..dubu..dari biyar Ina ganin na fada da yawa,Dariya Asif ya dinga Yi yace million ashirin tayi gabana ne ya Fadi nace me? Million ashirin ai Yana maimaitawa na kwashe takalmana Zan tsere tsoro ya kamani nace to ban yarda ba so kuke ku yanke min Kai kuyi tsafi Dani million ashirin sai kace bankin duniya ne zai bada kudin bada ni ba Asif yana kiyi tunani Najla please ki taimaka mana ita a Kauye take baza ta gane lissafin ba Ina tuni na fece gida da gudu na kulle kofa,Paper Asif ya zaro tare da rubuta number dinsa ya rubuta ga numberta idan kun shirya ku kirani a wannan number yaro ya bawa yace ya shiga ya bawa Najla yaro ya karba ya Kai Mata lokacin na Shige dakina na dukunkune a cikin bargo sabo da tsoron irin kudin da akace za a bani, Daddy ne ya karba tare da kawo min takardar Yana tambaya kalau kike Kuwa? Nace kalau nake na karba Kawai Ina haka har Mama ta dawo ta ganni a kwance tace ke Kuma lfy? lafiya Kawai hutawa nakeyi,shine Naga Kamar kina tunani,da sauri nace no ba tunani nake ba,okay Kawai tace ta wuce dakin mijinta,tace Barka da dawowa lokacin yayi wanka Yana shafa Mai,Murmushi ya saki cike da kauna yace tun dazu na dawo,ka dawo lfy ya Hanya?lfy Alhmdllh ya furta Yana binta da kallo yace Naga kin Kara kyau ne da kiba ko duk cikin ne yasa? Mama a kunyace tace bazai wuce hakan ba, I miss you ya furta,a hankali tace me too,wanka tayi taci abinci Suka Shiga soyewa Ni Kuwa Ina ta tunani Kawai na tashi na dauki littafana na fara karatun final Exam na share zancen. Bangaren Asif kuwa Jawad ne ya kirashi da dare lokacin Yana kwance a hotel bugu daya ya dauka Asif yace ya akayi baka kirani ba ya ake ciki? Asif ya kwashe yanda sukayi da Najla ya fadawa Jawad,ko a jikinsa yace ka bani mamaki Asif wannan Najla din ita ce fa ta Kauye ya zata Raina ma hankali har ka yarda Wai Kai? Asif yace Kaine dai baka gane ba Jawad waccen ai tafi nutsuwa,Jawad dai ya tabe baki yace sai ka dawo ta yiwa kanta ko ajikinsa,Asif yace gobe Zan dawo,better Jawad ya furta tare da kashe wayarsa Yana tunanin wa Kuma zasu nema Ni Kuwa Sam na kasa sukuni tunani nakeyi har na gama tabbatarwa kaina na yarda da deal din,cikin dare 10pm na Kira number da Asif yace na kira Ina Kira ya daga,a hankali nace Najla ce,Murmushi yayi yace wow to ya gida,sharewa nayi nace dama kira nayi na fada maka munyi shawara ta amince da deal din,murna ta Kama Asif yace gobe kafin na koma zanzo mu tsara yanda komai zai kasance,Waya ta na kashe Kawai sai lokacin na samu nutsuwa na kwanta bacci abina zuciyata cike da tunane tunane Washe gari bai tafi ba 7:30am ya iso gidan mu na fito sanye da uniform Zan tafi school na ganshi har ya karaso sabo da ya kirani a waya bayan na gaisa shi yace sauri nake zanbi jirgi yanzu a gurguje muna so Maganar ta Zama sirri tsakanin mu uku karki fadawa kowa muma baza mu fadawa kowa ba...da sauri nace hauka nake na fada ai Kawai kuzo a Niyyar auren soyayya zaku yi Kawai,ashe kin gane to zamu zo dashi jibi ya gaisar da iyayenku sai ki Kira Fara tazo daga Kauye Nan gidan,karki manta jibi Saturday zamuzo Kuma iyayenku zamu gaisa sannan sai a a kawo kudi a tsaida rana ba jira bazai Kai wata Daya ba ku fara shiri,ba damuwa na furta, dubu ashirin ya bani yace gashi kiyi break,cike da murna na karbe Nan take nace deal ya hau yanzu naji dai dai aci gaba da gashi sai kunzo Zan fada mata,yace shiga motar na saukeki a school, jeka Kawai Daddy idan ya ganni zai min fada,Asif juyawa yayi ya shiga mota driver yaja suka wuce Ni Kuma na Shiga Napep zuwa school. Bayan mun zana final exam na tsaya munyi pics daga Nan gida na dawo Kawai,Ina dawowa Mama ce a gidan Kawai Daddy ya fita wurin aiki,wanka nayi naci abinci tuwon shinkafa miyar kubewa danya sannan na zauna gefen Mama Ina so na Mata zancen Jawad Ina tsoro,kallona tayi tace yan makaranta an gama an huta sai aure,haba Mama wanne aure baza ki bari naci gaba ba? Ni wlh nafi so Allah ya kawo Miki mijin aure na gari kiyi aure Wanda Zaki huta Wanda zai yarda kiyi karatu a gidansa,Babanki ma baya son kici gaba da karatu Kinga Kar yazo har Nan yace zai Mana tijara gwara ki rufa min asiri ki tsaida miji,kaji Mama ni Ina da uba ne ni da nake marainiya gani Agola a gidan Daddy wanne Baba Kuma,bata rai Mama tayi tace maza kici gaba da zubarwa da kanki mutunci kina Kiran kanki marainiya banza har yanzu Najla baki da hankali Sam Ni ban taba gani wacce ta Gama school marar hankali irinki ba Sam baki da wayo baki San Ina Kika nufa ba,baki na turo nace ai shike nan Mama ya wuce yanzu dai Albishirinki? Mama tace goro fari kal na samu miji,Nan take Mama ta fara murna tace bana son Wasa, wallahi Mama da gaske Yana mugun so na Allah ya hada jininsa da Nawa nima Ina son....sa na karasa da kyar tare da rufe Ido da tafin hannunwana Wai kunya, Mama tace waye? Guess Mama,I don't like this guessing game Kawai go straight to the point who is he? nace Jawad me bada sadakar kudi Wanda rannan ya biyo Nan Suka siyi fura,Wait Jawad da nake ji a radio station? Yes Mama Kuma Wai shi a sonsa ma bikin Kar ya wuce 2to 3weeks ya Gama shiryawa,Kin San a Lagos yake kuma Yana so zaiyi tafiya uk dani shi yasa yace bikin da sauri yake so Wai kuyi bincike a Kansa kuma sisi baza mu kashe ba komai shi zaiyi ba komai da zamu siya har bakin mu da mutanenmu duk ya dau nauyin komai,Mama farin ciki ya cika ta tace Alhmdllh babu Wanda yake so yaga nasa a wahala naji Dadi Kuma zamu Yi bincike Zan fadawa Daddy dinki da mahaifinki Inshaallah,ai tunda miji ya fito babu jira Kuma sai Addua Allah yasa hakan shine Alkhairi,Ina wani blushing da kunya nace Ameen Mama,Jibi zasu Zo su gaisarki ki fadawa Daddy,to bari a fadawa mahaifinki idan sunzo sai kije ki rakasu can shima su ganshi su gaisa shima yayi bincikensa,Nace to Mama naga alama wallahi har yanzu kaunar Babana bata fita a ranki ba, Mama Daddy yafi Baba komai wlh,Fuska Mama ta bata da sauri na furta Sorry na daina,Slifas din kafarta ta zare da Niyyar dukana na mike da gudu na Shige bedroom dina tare da fadawa saman bed Dina nayi doguwar Mika Ina murna da ihu tare da cewa wayyo kudiiiii....kudiiiiiiiii yazo Zan Zama hajiya very soon,Bari na Kira kawayena Hamziyya da Farisa mu Fara shiri,mikewa nayi tare da jawo wayata na Kira wayar Hamziyya tana dagawa nace hello Hajiya Najla ce,Dariya tayi tace yaushe Kika Zama Hajiya ban sani ba,hmm ke dai Bari Hamzy ai Hajju ma ba Hajiya ba Zan Zama Nan da 2wks,kwana nan nice Dubai nice China idan nayi zuciya kuji ni a America,Hamzy tayi dariya tare da furta kin fiye hauka Najla da shegen buri. Dariya nayi nace to ki fara shiri wlh biki na idan ba ayi shi Nan da 2wks ba to Nan da 3wks za ayi,Lagos za a kaini,wani hadadde na samu Ina fada Miki sunansa kin San sunan,joke apart Najla Wai da gaske kike? Wlh I'm serious ku fara shiri wani me kudi ne kwana Nan Zan daki Kan wasu kudade,Murna Hamzy ta fara nace da Yamma zanzo muje mu fito da anko,Allah ya kaimu cewar Hamzy,Haka na Kira Farisa itama Farisa tace Kinga dai mu talakawa ne a fito Mana da anko Atamfa leda,nace yo dama ai ita za a siya cikin sauki dukkan kawayenmu babu Yar me kudi sabo da haka abinmu na talaka.muna Gama waya na Kira kawayena Yan Uwana na kauye su Kadada Ina fadawa Kadada ta dura ashar tafi goma kala kala nima sai dana dan dura ashar guda Uku Kadada tace ana fito da atamfar ki turo Mana nace ai a yau ma Inshaallah Amma Leda zamu fitar dubu Daya da dari shida ko takwas ta biya Mana bukata,Kadada ta sake dannowa Atamfa me tsada ashar tace bura....atamfar me tsada,nace uwar masu kudi mu ko muna da kudi baza mu siyi me tsadar ba,Kadada tace Muna jiran anko yau da Wayar Nadare Zan kwana a hannuna sabo da jiran anko a zabo Mana me kyau nace Inshaallah...Mene Inshaallah ma a addininku? Kadada ta tambaya nace in Allah ya yarda nake nufi,Tace uhm tare da kashe wayarta Yar kwakwura. Mama bata San me nake ba sai Kira nake Ina fada mu tuni mun Fara shiri bata sani ba Yamma lis na shirya nace da Mama gidan su Hamzy zanje zamuyi pics na candy an hada walima tace a dawo lafiya,sanye nake cikin doguwar rigar lace pink na sa hijab me Hannu pink da Yar jakata ta talakawa me Dan kyau da takalminta flat na fita na shiga Napep a hanya na hadu da Hamzy tare da Farisa Suka Shiga Napep sai kasuwa. Kudin da Asif ya bani ban bawa Mama ba na hada da Wanda na Tara a banki na cike dubu arba'in da biyar,Muna zuwa sharp sharp Muka zabo atamfar anko Leda me kyau sea blue and dark pink,sannan Na siyi lace Dan dubu Sha Uku na Amarya,na siyi Shaddata wacce zanyi doguwar Riga yadi hudu dubu goma Sha biyu sai na siyi mayafai masu kyau nace takalmi sai na dawo,yanzu Saura dubu biyar,Farisa tace ki Kara Atamfa Yar dubu biyar Kinga ko kala Uku sun isheki tunda ba dinner za ayi ba maybe,idan ma za ayi ai shi zai siyi wannan Amma wannan dai duk tsiya karki sa na lefe idan an kawo naku Zaki sa na gidan ubanki bare danginsa su Raina miki hankali. Nace Saura maganin gyaran Wajen Kar azo ayi biki yaki daga min kafa,Dariya mukayi na sake cewa mazan Nan ba Imani garesu ba da alama Kuma area dinsa me tsayi ce dole ta kamo Chanel da yawa,Dariya su Hamzy suka dingayi a kasuwa ana kallonmu kamar sabon kamu ba a San me muke cewa ba,nace wannan magana fa bata Dariya bace dole na gyara receiver yanda za a kamo Channel da yawa,Farisa tace a gidan ubanwa Kika ga area dinsa? Nace haba ai da gani ba sai an fada ba doguwa ce ta kirki Allah dai ya Mata Albarka duk da ita aka Samar damu gamu a duniya Allah ya karawa ta Daddy Lafiya shima ya haifi dansa kullum sai kamo Chanel amma shuru,Dan Allah muje naci bashin kayan gyara in yazo Zan kawo Mata kudin kayan gyaranta,Mu Fara kaiwa tela dinki sai mu je,ai Kuwa tela Muka kaiwa dinki na barwa su Hamzy anko da mayafan Dana siya nace ku ajiye Hamzy gidanku sabo da Kun San karyar dana yi,ku nunawa dukkan kawaye anko Nima zanyi waya da su muje gidan. Daga nan Muka tafi gidan me gyaran jiki dake mun santa sosai kanwar Babar Hamzy ce tace ba matsala ta hada min abubuwa na gaske Wanda Zan fara a amfani da shi, nace iceko dai na Infection akwai da yawa yanda Receiver zata Yi garau sai Kuma yanda Zan dinga zuwa kullum ana gyara min skin dina shima Aunty bashi zamu Fara kafin su zo tace to Najla,a jaka na zuba komai na boye yanda Mama baza ta gane ba sannan Muna Fitowa su Hamzy suka shiga Napep Nima na shiga na layinmu sai gida. Lokacin dana Zo gida har magriba ta wuce,Mama tace kin dade Najla har Ina Shirin kiranki Kun Sha walima,Nace ai Kuwa Mama tayi Dadi munci mun sha, Mashaallah cewar Mama,bayan na shiga dakinmu na ajiye jakata Alwala nayi na gabatar da Sallah,Ina Jin yunwa amma Haka na kasa cin abinci sabo da Kar mama ta ganeni sai can dare na zubo naci. Ina kwanciya a dakina Farisa ta kirani tace Saura kwana Uku fa za ayi second Interview akwai cika ciki,nace Ina sane na shirya zamu je ai cikinmu sai yayi kuka Allah ya kaimu Jawad Yana Katafaran Office dinsa aiki ya Masa yawa,juice yasa Secretariat dinsa ta kawo masa Yana Sha yana aiki ana ta kawo Masa takardardu Yana signing,Asif ne yayi knocking Kamar bazai Yi magana ba yace come in sai yaga Asif ya Manta ma da zancen auren da sukayi sai yanzu ya tuna,Zama Asif yayi Yana facing dinsa,ba tare da Jawad ya kalle shi ba yace yaushe ka dawo?dazu Ina ta kiranka kaki picking,Yana aiki a laptop yace I'm busy yanzu ma kana gani dai Yaya kuka Yi?Asif ya bashi labarin komai yace da kyar ta yarda zata ta kauyen,Murmushi me Kayatarwa Jawad ya saki sannan yace kana bani mamaki ai Kaine na kauyen da ake bugarwa anyway tana da sa'a ta yiwa kanta gata data amshi tayin ka fada Mata jibi zamuje coz Zan tsaya a Kano na karasa Interview duk hadawa zanyi nayi ta kwana ukun a kwana daya zanje Sweeden zanyi 1week kafin bikin Zan dawo,Okay bari naje gida na huta cewar Asif ya wuce abinsa. Sharhi fans 08033933642 AsmaBaffa 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 16-20 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Karanta kasa kiji yanda Zaki siyi wannan novel SHIN KIN SAN SHAHARARRAN GROUP ƊIN NAN DAYA SHAHARA WAJEN KAWO SHAHARARRIN FINA-FINAN DA SUKA SHAHARA WAJEN SAKA MA’ABOCIN KALLONSA A CIKIN NISHAƊI DA FARIN CIKI? IDAN HAR BAKI SANI BA LALLAI KUWA ANA YI BABU KE! KODA YAKE HAR YANZU AKWAI BABBAR DAMAR ZUWANKI DON A CIGABA DA DAMAWA DA KE IDAN HAR KIKA JONE DA MU! Kuna ina ma’abota kallon shirye-shiryen Arewa24 na ƙasashen waje da suka fara ba su ƙarasa ba? Yi Maza ka garzayo wannan maƙala don ƙarasq kallon shirye-shiryen. Kuna ina ma’abota karatun lobayya wato ma’abota karatun littafan hausa? Shin na tambayeku akwai wani novel da kuka karanta har yau baka samu karashensa ba? Ko kuwa akwai novel ɗin da kake nema ruwa a jallo ka rasa? To kaima garzayo wannan maƙala domin dacewa da haziƙan fasahan littattafai. ‘Yan gayu sam! Bamu barku ba! Kina son koyon kwalliya ɗaurin dankwali kala-kala? Yi maza ki jone da mu kin ji? In sha Allahu sai dai ki koyawa wasu, domin an tanadar muku kyawawan vedios wanda zasu taimaka ki koyi kwalliya da kanki, ki koyi ɗauri da kanki. Anzo wajen! Wato fannin girki! Ayyuriririiiii! Duk kyan mace sai ta iya girki ta cika sunanta kyakkyawa! Maza-maza yar’uwa ki jone da mu don kuwa muna kawo manyan-manyan girki masu daɗi da ɗanɗano wanda ba su da wuya balle ma ace sai ankashe musu kuɗi. Ke dai shigo ki ganewa idonki! Ƙarshen-ƙarshe kenan! Wato ba anan fa aka tsaya ba akwai wani babban albishir ga masu son group ɗin, shi ne babban tanadin da akai don kawai a faranta muku! Tanadin kuwa shi ne, akwai haɗaɗɗan novel da ya haɗu iya haɗuwa ya tsaru iya tsaruwa da aka yi shi musamman dan ku, wato wanda ake sakinsa a iya group ɗin kacal, wanda wasu manyan marubuta ne ke rubuta su, duk dai sai kin antayo zaki ganewa idonki. Wannan ma na ɗaya daga cikin littafan. Kalli katsa kaɗan! *TSARE TSAREN WOMEN24 TV WHATSAPP DA WOMEN24 TV VIP👇🏾* DAURE KI KARANTA DAKYAU Akwai groups guda biyar(5) da muke tura littafi wanda marubuta keyi kyauta da kuma littafin da Sai a group ɗin zaki iya samu sannan da wasu groups ɗinda muke tura videos na makeup, daurin dan kwali, girke girke, Indian Hausa da shirye shiryen AREWA24 Group ɗin akwai na *MATA* daban sai na MAZA daban bama hada *MAZA* da MATA a group saboda tsaro *KUDIN WOMEN24 TV VIP* Sannan maza su *#500* zasu bada mata kuma *#500* zasu bada Wannan group in duk littafin da kika gani a ciki toh anan kadai zaki iya samun littafin inkin gani a wani guri toh na sata ne *KUDIN WOMEN24 TV* *#300* na masu karamin karfi shikuma shikuma *free book* kadai muke turawa wanda koh zaki iya samu a wasu groups in Inkin biya *#500* zan saki a dukka groups in women24 tv VIP da women24 tv *GROUP DIN YAKASANCE KAMAR HAKA* 1.WOMEN24 TV VIP NOVELS 2.WOMEN24 TV VIP AUDIO NOVELS 3.WOMEN24 TV VIP DOCUMENTS 4.WOMEN24 TV VIP VIDEOS A wannan group in zamu dunga tura maku Videos na Makeup, Girke Girke, Daurin dan kwali, Indian Hausa da films inda *AREWA24* sukeyi irinsu Dadin Kowa, kwana chasa'in, Rayuwata, Ajeeb Akushi da Rufi da dai sauransu 5.WOMEN24 TV VIP MUNSAN JUNA WANNAN GROUP IN NA HIRA NE Kinajin sunan groups innan kinsan meye za'a dungayi a groups in DARI BIYAR (#500) zaki bada insaki a dukka groups dinnan guda takwas. Account number. 2065301650 Zubairu Hayat Iman Uba bank. Number waya. 09030159301 Inbaki da Bank account zaki iya turo da katin MTN Kada kibari gara basannan ta wuceki. YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 A Yi min afwa jiya Ina so nace Alhaji Nasir nace Umar abin ne sai a slow🤣 Page Naku ne BESTYNBEELAT UMMI UMMI LATEEPHA UMMU ILHAM MAMAN D NICE GIRL Yana ta aiki bai bar Office ba sai 6pm sannan direct gidan Abba ya shigo Yana shigowa ya ji kukan su Meenat a room dinsu room din ya nufa tare da budewa Yana budewa ya iske Hajara Yar aiki tana Zane Meenat Wai ta zubar da Madara Kamar zata kashe yarinya,Jawad Yana shiga ta saki bulalar a kasa tare da yin Miki miki jikinta ya hau rawa ga kamshinsa ya cika ko Ina ga uwa uba kyau da kwarjininsa ba bata lokaci ya kwashe Matashiyar yar aikin da Mari har biyu sannan ya dauki bulalar ya fara tsula Mata tana ihu ta fice a guje su Meenat sai faman kyalkyala dariya suke sun daina kuka sai lokacin manyan Suka shugo Jawad ya dinga musu masifa su daina barin yaran Indai ba school ba Suka amsa da to,kudi ya basu masu yawa sannan ya fita ko Abba da Umma bai Nema ba ya wuce abinsa zuwa gidansa. Bayan kwana biyu da ranar data Kama su Jawad zasu Zo da wuri Mama ta fara Shirin girke girke Ina tayata muka gama komai tare da gyara gidan fes,bangaren Babana ma Yana gida Bai fita ba,Daddy ma Haka,muna kammalawa mukayi wanka Mama Tasha Atamfarta purple ta zuba kyau Ni Kuwa materia na Sha wani cotton riga da skert dai dai talakawa masu rufin asiri haka Muka fito fes damu muna jira har 11am sannan Naga Kiran Asif Ina dagawa yace Muna kofar gidanku fito,gabana naji ya yanke ya fadi masifar tsoron Jawad nake ji da kunyarsa yana mugun min kwarjini haka na daure na yafa mayafin Kalar kayana tare da zura dan takalmi na me dan tudu nace Mama sunzo Zan shugo da su,to ta furta sannan ta koma dakin Daddy ni kuma na fita domin shigo da su,sai da na Isa bakin kofar gidan mu sannan na dan leka naga motocin guda Uku lafiyayyu sunyi parking ba kowa daya fito sai guards da suke zaga wajen sabo da tsaro a raina nace to fa,sai nayi Kamar Zan fita sai na dawo na rabe jikin katanga tare da dafe kirjina sabo da yanda yake bugawa,a hankali nayi deciding fita Kawai idona na runtse sannan nace komai ta famjama fanjam Kawai na fito kaina a kasa har nazo jikin motar ban San nazo ba sai ji nayi na bigi jikin mota Saura kadan na Fadi Allah ya tsare Asif ne ya fito daga motar Yana dariya yace me kike kallo a kasan dan rusunuwa nayi tare da gaisar da Asif ya amsa Fuska a sake sannan nace ku shigo, okay ya furta tare da budewa ogan motarsa wani kamshi da sanyi ya bigeni sanna ya fito fuskar nan tam babu faraga,ko kallona baiyi ba bare na sa rai zai min Murmushi,tun daga nan jikina yayi mugun sanyi a sabule nace Ina kwana ba tare da ya kalleni ba ya amsa Alhmdllh Yana latsa waya Fuska na kwabe sosai kamar Zan narke na kalli Asif,yasan me nake nufi yace Chill a hankali, Gogan na kalla yasha uban shadda me tsada silver ya diga kyau ya coka hula a gaban goshi irin na matasan zamani Yana kamshi da sheki a raina nace ke ki godewa Allah ma da zai iya aurenki daga haka na musu jagora zuwa cikin gidan Ina gaba suna baya gashi kayan sun kamani sosai ana ganin mazaunaina Kamar zasu Fado sai faman gyara mayafin nake Ina jansa,Jawad ya kalli abinda nake yaja tsaki a ransa ya furta Flat ko kyau,Ni ban San me yake Yi ba har muka Shiga sallama Asif yayi Muka Shiga palonmu dan gujul da Yan kujerunmu duk sun lalace wani wajen ma ya burma sai ledar tsakar daki sai dai komai Kal kal akwai tsafta Yana kamshi,Mama na Kira ta fito sanye da Hijab ta zauna, har Jawad kasa suka sauka tare da yiwa Mama gaisuwa ta ban girma,Daddy ma ya shigo Suka gaisa Ni Kuma na Shiga jera musu kayan abinci dana Sha a gabansu Daddy Yana ta jansu da hira Yana yiwa Jawad Yan tambayoyi duk da cewar Daddy yayi bincike a Kansa Yana da asali me kyau ga addini baida makusa, Mama Kuwa tace Bismillah ga abinci ni dai na Shige bedroom lemo Kawai suka Sha da ruwa da kyar Daddy ya tursasu sai da Suka Sha fura me yawa Suka ci Dan abincin kadan sannan Jawad a hankali yace zamu koma,da wuri Haka to ku tsaya a kaiku wajen mahaifinta ku gaisa nan fa Daddy ya kwala min Kira na fito yace fito muje ki rakasu wajen babanki,Mama tace barta suje Kawai,haka Jawad ya mike tare da Ajiyewa su Mama dubu dari. Daddy yace wannan kudi haka dan Allah ka barshi,Jawad yace ai ba yawa Suka fita Ina binsu a baya Muna Fitowa da sauri aka budewa Jawad mota ya Shiga ni Kuma Asif yace zaga ranki ya dade Ina zagawa ta dayan side din aka bude min motar Jawad daya gefen na zauna shima Yana can gefen,wani sanyi da kamshi Kamar Kar na fita a motar,wayarsa ya fara dannawa ya harde kafafunsa na kalle shi shima lokacin ya dago karaf muka hada ido,nace kaji dadinka dan Allah ka dinga tasbihi kana godewa Allah kaji? Fuska ya tamke yaci gaba da danna wayarsa Asif shike driving Yana kallon mu ta glass dan kwanciya nayi Nan take bacci ya kwashe ni,Jawad yasha mamaki ganin har nayi bacci Dariya ta kamashi a ransa taji sanyin ac,ai sai na Fara mafarki ban sani ba ashe a fili nake surutai na cikin mafarkin Ina cewa Farisa Kun karbo dinkin ankon ko? Ya bace wajen tela? Wayyoo Allah kayan Amarya....au Jawad ya kawo wasu kayan na Amarya?.......Hamziyya make up,ina cikin mafarkin Kawai na ganni ana min makeup powder ta Fadi me tsada na buga ihu ashe ihu a fili nayi sai da Asif ya taka birki hakan shi yasa na farka da ihu nace Powder ta.....Jawad kunnensa ya toshe da sauri sakamakon ihun dana Yi,ai tuni na dawo hayyacina tuna a inda nake na zauna sosai kunya naji nayi Miki Miki,Asif sai dariya yake yace Amarya harda mafarkin biki please inane hanyar gidan Baban naki? Baki na bude da sauri nace ai mun bar hanyar a baya wani wawan tsaki Jawad ya ja cike da masifa yace ke tunaninki bani da time ne kamarki daga Shiga motar mutane kin Fara iskancin baccin banza to uban waye zai nuna Mana gidan yaja tsaki Asif kida ya kunna ya Kuna wakar hausa Jawad ya ja tsaki yace dalla Malam cire Mana wannan Yar iskar wakokin,Asif Yana lailaya mota ya fara rawa da Kansa Yana bin wakar Nima Ina sonta na haddace ta tsaf amma sabo da kwar jinin Jawad na kasa ko motsi,Ina nunawa Asif har muka je katafaren gidan Mahaifina dake G.R.A sunyi mamaki Muna Isa na fito daga motar na shiga gidan direct sallama nayi na daure Fuska ba Rahma na Shiga kanne na da muke Uwa Daya uba daya na gani a Palo tare da sauran yaran gidan,Fawaz ne ya taho da gudu tare da rungumeni,sai Samahir da Wahida Auta Suka taho Suma tare Ina ta murnar ganinsu fes da su da gani kasan basu da matsala sai abinda ba a rasa ba tunda a hannun kishiyoyi suke,Dakin Baba na haura sama,knocking nayi sannan na Shiga palonsa dauke da sallama a bakina,Yana zaune Yana kallo matarsa tana gefe suna Hira tana kallona ta balla min harara ni dai ban ko kulata ba Gaban Baba na karasa ko gaishesa banyi ba Raina a bace Ina cika Ina batsewa da kyar nace Barka da asuba bakin sun Zo,kice Ina zuwa Kawai ya furta kafin ya rufe baki na fice zuwa palon dake kasa kitchen na shiga a ciki na iske dayar matar Baba tana aiki ko kulata banyi na Bude fridge na zuba abinda Zan zuba a katon tire nayi waje Ina jinta ta buga tsaki Nima na juyo na Kora mata nawa tsakin na wuce palon baki inda su Jawad suke a gabansu na ajiye tire din na kayan Sha,Asif ne Kawai ya Sha lemon me sanyi sannan ya kalleni tare da furta kinyi Shuru,idanuwa na dago tare da satar kallon Jawad naga Kawai ya harde kafafu Yana chat a wayarsa,idona na sauke kasa a hankali cike da karyewar zuciya ganin ko kallo ban isheshi ba sannan nace to me zance..Baba ne ya shigo yasha shadda Ko da Wasa banyi zaton Jawad zai rusunawa Baba ba kasancewar yanda yake da mugun Izza da gadara da Isa gashi magana wahala take Masa amma abin mamaki sai gani nayi ya duka har kasa sosai shi da Asif cike da girmamawa suna gaisar da Baba,da fara'a ya amsa sai da ya basu izini su koma su zauna sannan Suka Zauna Baba ya kallesu yace Maman Najla ta sanar min komai Kuma nayi bincike a kanka Alhmdllh duk da cewa Kai ba boyayyen mutum bane ko a kafafen yada labarai ana ganinka Kuma ana Jin labarinka amma shi aure ba abin Wasa ba ne dole sai da bincike Kuma Alhmdllh babu matsala kuje wajen Daddy dinta shine zaiyi komai nata tunda ba a hannuna take ba,Asif yace dama mun gama magana da shi,to..to..to ba laifi sai ka turo manyanka cewar Baba,nidai Ina gefe na mike Zan bar wajen Baba yace zauna,komawa nayi tare da Zama,Baba ya kalleni yace to kinga dai aure zakiyi wani saurin Fushi da zuciya ba naki bane sannan hakuri akeyi da rayuwa,banda zuwa a nuna halin Maguzanci Ba soyayyar da kukeyi a waje ita zakuyi a gida ba,ke 'yata ce Kinga soyayya dan ubanki kiyi ta kanki ki haka rami da wuri ki binne ta kafin shi ya binne Miki ita da Kansa,halinki na gari shi zai ceceki,Kinga wani I love you da sweetheart to ki boye kalamanki akwai Randa zasu daina Masa dadi,sabo da haka tun yanzu kuyi soyayyarku kuyi ta zuba Kalamai kafin a shiga gidan shahada,Gidan aure gidan Shahada kenan Saura kadan su Jawad suyi dariya da kyar suka danne ganin Baba ya dage Wai fada yake ma yarsa,nidai na fada Miki ki haka rami ki binne wani soyayya mu Nan hausawa ne ba turawa ba sabo da haka ki cire burin samun soyayya irin ta turawa yawwa nasanki da shegen kallon India to wallahi soyayya ko irin ta su Ali Nuhu baza ki samu ba bare ta Yan India in zaki nutsu ki nutsu naji Mamanki tace Wai Nan da 2wks za'a daura auren,Najla soyayya ta rufe Miki Ido wato har wani gaggawar auren kike ko aure kike so shike Nan Allah yasa haka ne mafi alkhairi,Asif ya amsa da Ameen,Baba ya kalli Jawad yace Kai Kuma halin mace sai hakuri Musamman yarinya irin Najla, aure kusa a ranku ibada zakuyi sai ku zauna lafiya kana da hankali kasan darajar aure kasan hakkinka akan matarka to ka sauke banda wulakanci karka auri mace dan kyawunta ka aureta dan Allah da zuciya daya, Amana ce a gareka dan Allah,Jawad yace Inshaallah,Baba yace abinda yasa nake fada muku haka tafiya ce ta taso min zuwa China bana kasar za a daura auren next week Zan tafi Kuma Kira ne me muhimmanci,Allah ya tsare cewar Asif haka Baba ya dinga Nasiha sannan ya sallame mu,Ina ta dariya a Raina Baba yayi zaton soyayyace ta sa bai San aikin kudi zanyi ba,Basu dade a gidanmu ba suka ce zasu tafi Jawad ya ajiyewa Matan babanmu dubu dari Yan dubu dubu da kyar Baba ya bari suka karba na fito Zan rakasu sai da Muka tsaya da Asif ya tsara min bikin yanda za ayi ba batun dinner ko party aure Kawai za a daura abinci Kuma zasu Mana order har na kawayena da mutanensu,Kuma da Amarya zasu tafi,ficika iyayena baza su kashe ba har mutanen su Jawad ya dau nauyin komai sai Murna nakeyi a raina,Jawad Yana cikin mota Yana jiran Asif Asif yace yanzu gyaran jiki da komai nawa ne zai isheki har suturar da Zaki saka?nace ko Nawa kuka bayar ba damuwa,Okay kina da accnt? Kai na daga Masa,good bani accnt number na Miki transfer,karanta Masa nayi nan take sai ga dubu dari uku ta shigo farin ciki ya kamani ban San Sanda nace a gaisar min da kannen nawa kafin nazo na kula da su,Asif yayi dariya yace ko Mene ki kirani baza mu dawo ba sai ranar daurin aure,nace to na gode fa, Asif tuni wannan zuwan ya tantance gaskiya Najla nice dai ta Kauye Shuru ya min baiyi zancen ba nima Kuma nasan ya gane Sallama mukayi ya shiga mota Yana Shiga Jawad ya balbalesa da masifa yace dan iskanci kasan fa Zan je shirye shiryen masu Interview gobe yau Ina da meeting ka wani zamanka ya ja tsaki tare kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa gucci ya Masa kyau,har Suka tafi Jawad yana tsaki an bata Masa lokaci,Asif Yana ta dariya abinsa,Suka sauka hotel ya Kama musu ko wanka basuyi ba Suka wuce meeting bayan sun dawo suna hanya a cikin wata sabuwar motar Jawad Benz arsh,driver ke tukasu,Asif waya yake da matarsa yace gobe zamu dawo gashi tunda naji muryarki har na mike ya furta kasa kasa yanda driver bazai ji shi ba,Jawad kallonsa yayi da lumsasu idanuwansa sabo da yaji tabbas iskancin Wayar da Asif yake da matarsa,ta cikin wayar matar Asif tana Murmushi tace i miss you so much darling Ina madugu uban yaki gashi nan Kuma na fada Miki halin da yake ciki yanzu,Jawad dauke Kansa yayi daga kallon Asif sai da Asif ya gama yace kwarton banza baka da aiki sai mace wannan ta shiga Uku Asif Yana dariya yace wlh kamar ka sani yanzu ma ji nake Kamar nayi tsuntsu Kai ka zauna sai mafarki kasa a gaba kullum fa sai kayi mafarkin kana sex,inji uban wa? Ni da na gani da Ido na haba Jawad sau Nawa na kwana da kai sai ka wani yi ruf da ciki Kai ta yiwa katifa,Allah ya tsinewa me karya cewar Jawad Yana lumshe Ido yaja Tsaki tare da juya ganinsa Kan wayarsa,Asif yace ka so Najla dinka yarinya Kyakyawa ka huce a kanta ka daina wahala da mafarki,zaka fita a motar nan Allah,Shuru Asif yayi yace me yasa baka sonta Wai yarinya kyakyawa Haka jajir da ita anya kalau kake kuwa? Driver Jawad ya Kira tare da furta stop the car,da sauri Asif yace sorry Oga na daina,Sai lokacin Jawad yace muje Yana latsa waya Suka ci gaba da tafiya zuwa masaukinsu Kowanne room dinsa ya wuce wanka Suka Yi tare da cin abinci sannan Asif ya fita yawo wajen abokansa shi kuwa Jawad bacci ya kwanta Yana faman yi. Umma Zaune take ta hakimce a Palo yaranta ne suka dawo daga school suna shigowa ta tarbesu da murna Suka rungumeta tace aje Nanny ta gyara min ku ta muku wanka maza kuzo ga abinci lafiyayye na shirya muku da kaina,suna murna suka wuce da gudu,bangaren kannen Jawad Kuwa suna shigowa palon kowannensu dauke da school bag ta watsa musu harara tare da Jan tsaki,Sannu Suka Mata ko kallonsu bata Yi ba,ta mike tazo zata wuce ta hankade Nawwara Nan take Umma ta fisgo ta tare da fyalla Mata Mari Dan ubanki ni Zaki bangaje? Nawwara ta fashe da kuka tayi hanyar bedroom dinsu tana zuwa bakin kofa tace Allah ya isa,ai Umma kamar an tsira Mata allura haka ta zabura Nawwara ta fada bedroom tare da rufe kofa da key, Umma tace wlh yanzu dole su Hafeez su koma dakinku da kwana ba wani dakin maza da na Mata daban,tare zaku dinga kwana a daki daya Mata da maza har Asmau duk da ta fara nono haka zaku kwana da su Hafeez zaku ci ubanku in yaso mazan ma su latse ku ba abinda ya dameni Washe gari da sassafe na shirya tafiya Interview sai farin ciki nakeyi,Farisa sai waya take buga min nayi sauri yau har Hamziyya za aje taji yanda Muka ci kayan Dadi itama ta shirya ka rantse wajen arziki zamu yanda Muka Sha wanka yau Hijab nasa har kasa arsh me Hannu nayi kyau ,takarda na karbo daga secondary school dinmu tunda bamu gama zana Exam ba bare waec ta fito nace lallai sai pc ta rubuta min na hada da su birth certificate na tafi Ummiya tace yau ma Lesson din ne? nace ae Ummiya,kudi ta bani na Napep na sake karbewa na fito bakin titi,Ina Fitowa sai ga saurayina Salisu a cikin napep ya tsaya a gaba,mamaki yasa nace yaushe ka samu sana'ar Napep? yace tun sati biyu da Suka wuce,Takaici ya kamani ga Napep na banza ban sani ba na dinga hawa na kudi Ina biyan kudi na a banza Shiga nayi ciki na zauna yace gimbiya Ina zuwa haka nace wlh Baby wani aiki nake Nema,Salisu sai yaji wani banbarakwai tunda muke da shi bana saurararsa bare har na kirashi da Baby sai yau da Naga Napep na bati,duk da haka shi yaji dadin yanda na kirashi amma yace me Kika ce Najla? Nace Baby love muje please Zan makara,ya ja Napep Yana murna bai San na kusa aure ba,nace in mu gama ka dawo ka daukeni yace an gama Najla,gobe Kuma zaka kaini school da Yamma zaka kaimu kasuwa ni da kawayena Salisu yace sai abinda kike so ashe kina so na Haka nace Hmmm ai mu Mata zurfin ciki ne Damu ba kasafai muke soyayya a fili ba komai Naga Ina sonsa har Napep din nan,Salisu Kamar yayi tsalle haka yake ji yace ai Napep din ma naki ne ko Ina kike so Kawai ki min waya nazo na kaiki,nace to Baby,A hanya Muka dauki Hamziyya da Farisa Kowacce da file Salisu ya sauke mu a kamfanin Muka iske mutane da yawa a ciki ana duba takardunsu ashe Sabo da mu Jawad yace Kar a Bari masu takardun primary su shugo Masa Bai San mun canja taku ba,Muna zuwa bakin gate Hamziyya ta Fara Mika takardun Yayarta Haleesa na NCE data sato mata bata sani ba,ana dubawa akace ya sunanki? Tace Haleesa Tahir sai sukace shiga ciki ta wuce,kafin a duba Nawa dana Farisa nace shi yace mu dawo yau sabo da jiya akwai wata takarda da bamu sa ciki ba,dama jiya sun ganmu sun gane mu Suka ce mu Shiga,Muna Shiga ko kallon bangaren da ake interview bamuyi ba muka wuce wajen cin abinci Masu bada abinci suna ganinmu sai da Suka Yi gulmar mu amma Kawai Suka tambaya me za a kawo? Nace hot tea, Chinese Friedrice,da katon kifi karfasa,sai a kawo Mana Sauran kayan Kari gaba daya,Suka kawo Mana Kuwa Muka Fara ci ba ruwanmu da cokali,Hamziyya tace tab ashe an barni a baya wannan kifin ya sunansa Najla? Nace kalli bakinsa sunansa Shark,me cinye mutane fa inji Farisa nace idan shi bai cinye mu ba ai gashi yau mu zamu cinye shi,ba kowa a wajen cin abincin sai mu shi yasa muke ci yanda Muka ga dama,sai da Muka ci Muka koshi mun cinye komai tas Muka wanke hannayenmu sai wajen Interview Muna zuwa Saura mutum daya gashi 12:30pm ma tayi,Yana Fitowa Muka shiga gaba dayan mu ciki,Yana saman kujerarsa me jujjuyawa Yana rubuce rubuce,bai San mune ba sai da yaji murya ta nace Sir Ina yini? da sauri ya dago ya kallemu Yana mamaki ta ya aka bari muka shigo Masa kamfani a ransa yace zaku gane kurenku na bakin gate Muna tsaye bai kula mu ba Yana ta aikinsa Yana daga waya har aka kawo Masa Juice ya tashi ya shige cikin room din Office din,Ina tabbatarwa ya shige na lallaba na dauki juice dinsa nayi Masa kurba Uku sannan na dauki ruwan robar daya rage na zuba a cikin lemon ya dawo dai dai yanda aka kawo Masa abinsa,Farisa tace wallahi mu dai ba ruwanmu Minti biyu sai gashi ya dawo ya zauna Kamar ya ajiye Iska ya dauki lemonsa ya kurba sai yaji ba taste Kamar ruwa Fuska ya bata ya ture shi gefe sai lokacin ya Miko Hannu yace ku bani,Muka Mika Masa files dinmu Na Hamziyya ya Fara dubawa yace Haleesa Tahir takardun wa Kika sato,tsoro ya Kama Hamziyya ta ya zai gane, ta rude tace na yayata Ido na runtse Jin ta kwafsa mana, tana aiki? a'a ta Nema bata samu ba bamu da hanya,takardun ya ajiye a gefe yace asirinki ashe zai tonu,kuka Hamziyya ta saki tace wlh Najla ce da Farisa Suka zugani abinci muka zo ci me Dadi shine Najla tace sai munzo mun bata maka lokaci baza ta taba bari ka huta ba a duniya ta tsani taga kana hutawa haka kawai,Farisa tace dama haka Zaki Mana Hamziyya? Jawad dariya yayi a ransa yace to Zan bawa yayarki aiki ki fada mata tazo gobe by 8am in ta wuce 8am ta rasa, Hamziyya sai ta koma murna ta dinga godiya,Najla tace na daina kawa dake algunguma sai nazo na hada miki jini da majina har gida Hamziyya ki jirani har gaban uwarki Hamziyya tace haba ai Muna tare iya wuya ta fice abinta tana jiranmu a waje tana ta Murna tace yanzu kayan abincinmu duk wata Aunty Haleesa zata dinga siya mana mun daina kaiwa da kyar. Farisa ya karbi nata ya gani ya bata yace Out ta fice a tamanin,Najla na Mika Masa ko a jikina ya bude yaga an saka To WHOM IT MAY CONCERN wato ko Exam ma basu gama ba ta Ssce shine ta karbo Masa To Whom ta raina Masa hankali Yace ke me yasa kike so ki bata min lokacin? Najla na turo baki nace yo sabo da Allah Jin dadin ai yayi maka yawa,ba kece Zan dauke ki rainon Yara ba? a raina nace kut raino ba aure ba Kan uba,a fili nace Yar uwatace ta Kauye Fara su Suka Saba da wahala wani kallo ya Mani na fisgi takarduna na gudu. Muna fita Muka koma wajen Abinci ba abinda Bamu ci ba karshe kasusuwan Naman da suke cikin romo su na koma dauka Ina dangwalar romon Ina tsotse Kashi Kamar Ina dangwalar romo da Bread,sai da Muka gama mun Mike zamu tafi cikin masu bada abinci yazo dauke da biro da takarda yace Hajiya kudin ta 🏧 card zaku biya ko cash? Baki Muka saki nace ba kyauta bane? Yace ai oga iya na jiya dana dazu da safe shine kyauta amma daga 1pm ya koma na kudi dama na kudi ne wancan da kuka ci duk cikin na kyauta ne ga masu Interview sabo da Haka yanzu ku biya kudinku,Hamziyya sarkin tsoro tuni ta fara kuka,Farisa tace wallahi bamu da ko sisi dan Allah kuyi hakuri,nace ku taimaka Mana me yasa tun farko baku fada Mana ba?Sanda Kika zo kina ta Mana masifa da gadara me zamu ce muku sabo da Haka wlh ku biya kudi ko na Kira Yan Sanda yanzu a tafi daku. Mutane Suka Fara tara Mana na kamfani ga Jawad Muna kallo ya tafi ko kallonmu baiyi ba Yana ji kuma,su Farisa basu San shi Zan aura ba,nace mu rufawa kanmu asiri mu basu wayoyinmu Kawai,nace kudin Nawa? Yace dubu talatin da biyar nace Haba Malam sai kace a Dubai, Securities ya Kira Suka tare kofa haka Muka cire simcard dinmu gaba daya muka basu wayoyinmu Allah yasa jagwal ne, sai lokacin aka barmu Muka tafi Muna ta zage zage, Muna ji wani yace oga ne yace ayi musu haka yanda baza su dawo ba,nace kunji balagagge ko Ashe Jawad ne ya sasu ba komai Zan rama. Ko a gida kowacce cewa tayi sacewa akayi haka Ummiya ta siya min wata karamar washe gari. Umma Kuwa tun daga ranar ta kora su Hafeez dakin su Nawwara a nan suke kwana matan da mazan wasu a kasa yaran suna saman bed Kamar gidan Arna haka Suka koma kwana gaba daya,Sun fadawa Jawad yace suyi hakuri an kusa zai kawo musu Aunty me kirki Suna Jin zaiyi aure sai Murna da ihu suke Meenat har da rawa,babu Wanda Umma ta tsana a yaran irin manyan Hafeez ,Asmau da Nawwara sune Suka dan tasa sosai Yau Hafeez Yana zaune a main Palo sai ga Umma ta fito tana ganinsa ta Fara harare harare, Zama tayi a kujera can gefe tace Kai bani remote tana tsaki, tashi yayi tare da Mika Mata ta wani fisge ta chanja chanel tana masifa kallo ma baza a Bari ka kalla in peace ba sai an Zo an dameka Kai da palonka,Su Ayanah ne Suka fito da gudu suna Wasa da su Meenat,tsawa Umma ta buga musu Kai dalla Kun cika min kunne da Kara ku tafi ku bani waje ko na tashi naci ubanku,Abba ne ya fito dai dai lokacin ya tsinci zancen Kawai shima ya kalli yaran yace wallahi uwarku zaku ci Yana zare musu Ido kunzo duk kalli yanda kuka lalata gidan nan idan Kuna gadara gidan yayan Mahaifinku ne to furniture din gidan Nan kaf bani na zuba ba kudin Umma ne yawwa sai ku taka a Sannu gidana ne kayan ciki Kuwa daidai da cokali a gidan nan nata ne, iyayenku duk kusan Yan talla ne aka auro su shi yasa Suka zubar daku suka tafi kwadayin sure Umma tace jaraba na rasa me Suka hango a auren nan ka zubar da yaranka Wai kaje kayi wani auren hauka sai mata,Hafeez tashi yayi tare da Jan hannun su Meenat Suka koma daki abinsu. Bayan an kawo kudin aurena an saka biki sati biyu kacal,kudin da Asif ya tura min Mama na bawa su na dauki na gyaran jiki da gyaran Amarya Muka Yi dinkuna masu tsada har gidanmu aka yiwa plaster da paint sabo da biki aka Dan gyara shi ba laifi gidanka na talaka, tunda suka tafi Bamu sake magana ba sai Asif ne yake yiwa abokinsa soyayyar tunda shi Yana dan kirana a waya yaji ya shirye shiryen biki sannan Yana jaddada min Kar na fadawa kowa dalilin auren har tsiya ya min wai na ninke shi nace mu biyu ne ashe nice dai Fara din, yau ma Ina zaune tare da su Farisa suna ta kawo min magungunan Mata itama Mama haka take sani Ina Shan na Infection dole da sauran tsumi basu san ba auren soyayya bane,idan taga Ina waya sai tayi tunanin da shi nake waya Nima sai nace shine ai,haka kawayena ai Kuwa nayi kiba nayi kyau Ina wani shining ko Ina na wuce sai kamshi sabo da gyara da ake min,Haka Kakanni na suma sun kawo nasu na gyaran jiki haka nake Sha ya na iya,Farisa na kalla nace Kun gama raba Iv? Shima Iv Asif ne ya Aiko aka kawo min nawa dana Daddy,Baba ma an kaiwa matansa nasa duk da cewa baya gari,haka Dangin Mama kaf an kai musu,nima mun rabawa friends har mazan ajinmu duk an basu kowa bikin ya Zo Masa a titse. Kadada ce ta bugo min waya tace ya akayi fatan kin hada tsumin da Danbashanana Dariya nayi nace mene haka Danbashanana? Karki raina min hankali gashi Nan a cikin kayan da na kawo Miki ai na nuna miki sabo da haka ki Sha abinki ki baje kiyi ma ango shanana ai ma'anar sunansa kenan Dariya na dinga Yi nace ke Kika sani na kashe wayata Duk wani shiri anyi shi bangaren ango da Amarya,Jawad sai mamaki yake Wai shi zaiyi auren wuri haka, ana Saura kwana Uku Asif ya kirani a waya kakar Jawad da Matar Yayan Baban Jawad zasu kawo lefe,Mama na fadawa ta sanarwa makwafta Mata biyu da suke mutunci sai matan Baba Suma Suka zo 4pm Suka bi flight suna sauka aka kawowa Asif wata mota Fara me shegen tsada ya karbi key driver ya koma company na Jawad dake kano,Asif kuwa driving yayi har kofar gidanmu suna zuwa Umma ta tabe baki tana yatsina fuska tace amma Jawad yayi asara ya rasa inda zai nemi aure sai wannan gidan jiba unguwararsu geto area ga talauci akan wannan aka taso mu tun daga Lagos har nan,wallahi da nasan Nan zamu zo baza a taba hada Mata lefe haka ba harda wani order komai a kasar waje Kayan lefe irin na first class lady amma sai naga wannan gida akwatuna har goma Sha shida,Kakar Jawad ta wajen uwa da tazo daga kasarsu tana kallon Umma tana Jin hausa sosai amma tana ji bata yi magana ba Asif ya dinga fito da akwatuna masu tsada matasa dake a majalisa a kusa da gidan sai kallo sukeyi suna cewa Allah ya hore Mana muma,Yara aka sa Suka dinga shigarwa ciki kaf Asif ya basu dari biyu biyu kyauta suna ta murna. Umma tana gadara Suka shiga sai yatsina takeyi tana toshe hanci,Kaka Aisha itace tayi sallama aka amsa Mata kawayena su Uku sai guda sukeyi da makwaftanmu an kawo abin arziki ko ta Kan Umma basu bi ba kyawun Kaya ya tafi da imaninsu, ni Kuwa Ina daki na leko ta window Ina kallo ana bude Kaya bayan an sauki baki da lemuka da ruwa kala kala ga abinci iri iri an gaisa amma Umma sai tsaki take ja,Kamar akan Kaya take tace da Aisha taso mu tafi please Mama tace da wuri haka ko abinci baku ci ba,Aisha tace kyaleta kije mota ke Ni sai naci abincin bayin Allah arziki ya kawo mu ba tsiya ba hausarta bata fita sosai amma sunji me tace,Wata ciki tace inda ake arziki ai ba a tsiya me arziki bai gaji wulakanci ba,Umma tuni tayi waje tana bakin ciki,Asif ne yasa aka Kira Masa Amarya,hijab na saka na fito a jikin motar Muka tsaya muna hira har Kaka Aisha ta fito tana walwali da gani kasan daga kasar waje take gata balarabiya ta Sha sutura me tsada Umma ma kyakyawa ce ta cakare matuka sai kamshi suke kana kallonsu dole sai ka Raina kanka,Tsokana ta tayi da Wasa tace itace zata kwace min miji,Nayi Murmushi Kawai na musu sallama Umma harara ta balla min tana daga cikin mota sabo da ko a cikin gida bata amsa gaisuwa ta ba, Ni dai na juya na koma gida abina. Kowa sai santin kayan yake ana ta zuwa gani. Muna shiri har Muka karasa Exam dinmu lafiya Duk wani shiri na Gama shi kayana ma na hada su kaf na sawa Wanda Zan tafi da su Wanda bazan tafi da su ba duk na bayar da su baifi ma kala Uku na dauka a kayana ba duk na bayar da su ganin irin kayan da aka hado min na lefe,ana gobe daurin aure dukkan Dangin Mama Maguzawa Suka zo,bangaren Daddy ma sunzo,bangaren Babana Kuwa a gidansa Suka Yi masauki sabo da gidanmu yayi kadan babu waje hakan ma Sai makwafta wasu zasu kwana tunda 2 bedroom ne kawai sai palo ga toilet ga kitchen gidan ba girma,Ni kuwa da kawayena Muna gidan Wata makwafciyarmu Amarya ce gidanta kato ne sosai Kuma me kyau kasancewar mijinta Yana da rufin asirinsa sannan baya gari yayi tafiya shi yasa muke walawa a gidan duk munje mun Sha lalle da gyaran gashi nawa na musamman ne ni Amarya. Mu wajen takwas ne a gidan,Farisa,Hamziyya,Murja,Zuhriyya,Safiyya,sai Yan Uwana Yan Mata Ta noma,Kadada sai Tahantsi,duk ciki Tanoma ce kadai me aure sabo da itace naje bikinta kauyen,Muna Palo ana ta hira Tanoma ta kalleni tace Fara kin Shiga Uku ranar farko,Kadada tana ji ta duro ashariyar data firgita kowa sai da ta bamu dariya ma tace Amaryar me Naira Jawad ,Tahantsi ma ta duro ashar tace to me bada taimako yau kina gidansa dan bura.....karki manta damu, Tanoma tace har na matsu gari ya waye wlh mu sake ganin angon nan a tafi damu Lagos a jirgi wayyo Ubangin dodon tsafi ya taimake mu mu Kuwa,nayi Dariya nace wlh duk Yar iskar da tayi Mana sabo a Nan zata gane kurenta Saura angwaye suzo ku kunyata Ni da ashariya,su Farisa su dai Dariya suke yanda maguzawan ke abu. Kadada ce ta mike tare da wanko fuskarta ta dawo ai sai Tahantsi tace sai na fadawa Nomau kin Fara kokarin shiga addinin su Fara kin wanke Fuska dama jiya ma da safe Naga kin wanke fuskarki so kike ki koyi Sallah,da sabulu fa na wanke ba haka Kawai ba dan gyaran Fuska ne,Ni dai na fada Miki ki daina,Dan Allah karki fada Masa zai iya korata a gidan,Ni dai Muna jinsu har mukayi bacci Washe gari da wuri muka tashi tare da gabatar da Sallah Muka koma bacci, Ina ta bacci kamar ba nice Amaryar ba sai Kadada ce ta zunguri kafata da kafarta dalla tashi banza har da wani yin mika, ko kulata banyi ba sai Farisa ce tace Kai Kai 11am angwaye sunzo,zumbur na mike nace Yana Ina?Dariya Suka saki min na ja tsaki ganin 8am tashi nayi na iske an kawo Mana tuwon shinkafa da miyar taushe daga gidanmu da ruwa ga waina,ga kunu da kosai me zafi,su tuni sunyi brush ma suna cin abinsu,Nima brush nayi nazo na narki kunu da kosai na sannan na Dora da tuwo da Waina sai da naji nayi dam sannan na kwaso kayan shayina na ajiye gefe sai an daura aure Zan kora,sauran tsumin na Sha abina Wanka muka Yi tare da zuba kayanmu a jaka muka wuce wurin make-up,a can Muka shirya aka fara Yi musu kaf duk Ni na biya kudin aka musu Yar sama sama da dauri,Nima na shirya aka fara tsara min ta Amarya,11am aka gama sannan aka Yi Mana pics zafafa tare da tura Mana a waya sannan nace su Fara tafiya zamu taho da Farisa Suka shiga Napep biyu suka taho gida Bangaren Angwaye da kyar Asif ya yaki Jawad ya yarda zai zo daurin aurensa,Haka Hafeez,Waleed,Ahmad kannen Jawad sune manyan Yan samari duk a secondary school suke Hafeez shine yayi Candy duk sun shirya cikin Shadda ta gaske Silver sun dora hula dai dai su cif gasu kyawawa Yan Fulani,Asmau da Nawwara,sun sha wani material me tsada Golden color sun zuba kyau da su za a tafi sune manya a cikin Mata,sauran yaran da za a bari a gida Kuwa duk sun Sha wanka,mutane Dangin Jawad na Uwa sunzo da yawa maza su biyar samari da dattijai da su za a tafi larabawa matan Kuwa su biyar suna bangaren da Kakar Jawad take a gidan Abba Nan ta dawo sabo da bikin a hadu a karbi baki,Uwar gayya Umma danginta sun cika gida sai Iyayi suke kamar gidan ubansu,Dangin uban Jawad gasu Nan Dana Kauye Dana birni duk suna gidan Abba ana ta shagali,Umma da danginta Dj Kawai Suka kafa suna ta cashewa sabo da za a kwashe Mata Yara daga gidanta tana murna Asif da matarsa zai tafi tana wajen Amarya Zahiyya ta sha lace Sky shima Shadda dinsa sky dukkansu sabo dal sai walwali sukeyi,Abba ma da Dattijai danginsa duk sun shirya sai labari yake Basu yanda yake kula da marayu kannen Jawad,Yace yo mene Amfanina a duniya Dan danuwanka idan baka rike shi ba to Ina zai je ai dole naka sai naka,matata ma da zata kawo min shirme ita baza ta rike Dan wani ba na zare Mata Ido sai da na Mata ba Dadi sannan ta hakura,wasu mazan suna bani mamaki sai su bari matansu suyi ta juya su ni na isa da gidana,matata ko haushin Kare nace shi nake bukata ta kwana tana Yi min dole sai ta yi,wani dattijo yace ka kyauta,Haba Baffa Mudi ai idan ihu nace tayi sai ta kwana tana zunduma shi sai idan nine nace ta bari,yanda nace haka akeyi,kafin nace ma anyi shi yasa yaran Nan lafiya suke zaune,kasan tarbiyar yaro sai an dage,Dangi suna ta Jin Dadi suna yabonsa tsofaffi harda sa Masa Albarka karka sake naka ya lalace,Abba yace Umman yaran nan abinda ma bata yiwa yaranta haka take ma yaran Dan Uwana sabo da na tsaya musu na tare musu komai,shi yasa ma na dage lallai sai Jawad yayi aure shima sabo da ya Zama cikaken mutum rayuwarsa ta inganta,amma saurayi da kudi ba aure ai barna za a yi zaka ci ka Sha karshe me zaka nema mace,to fa idan baka samu ba sai a runtuma bariki,Abba harda nunawa da hannaye Yana uban bayani suna gaskiya ne haka ne ana yabonsa,duk abinda yake fada Umma tana labe tana jinsa,tace wato har haushin Kare ma idan yace Yi zanyi zai gane kurensa bari a gama biki,Fitowa tayi inda suke tsaye gaba daya Abba Yana ganinta yayi kus sai ya koma cewa ai ita Yar Albarka ce ba abinda bata min ga biyayya Ni Kam nayi dacen mace,idon mutane ta faka ta zabgawa Abba harara ta wuce,gaba Daya sai ya rikice drivers din Jawad ne Suka Zo da motoci Su Hafeez su Uku da Mata biyu Suka shiga mota daya, Su Abbu ma Haka,Ango daga motarsa ya fito wow ya Sha farar shadda ta musamman babbar riga ya diga kyau kamar a sace shi,cikin gidan ya shiga Yana zuba kamshi,dangi sai tsokanarsa akeyi Yana shiga Palo sai ga su Meenat duk sun Sha wanka har Wanda ake bawa Madara an hadesu da kananan Kaya duk Umma ce ta shiryasu sabo da Dangin Abbu su yabe ta,da kanta ta bawa Wanda aka tsige su daga Shan Nono madararsu, Su Meenat zasu Yi tsalle su daneshi ya matsa gefe Kar su bata Masa kaya, ya Mika musu Hannu Suka dinga tafawa yaga Wanda ake bawa Madara sunyi bul bul da su me aikin Daya bawa Amana tana aikinta bintu,fita yayi da sauri dukkan motocin sun tafi sai ta Asif da su Hafeez,Yana zuwa ya leka motar su Hafeez ta window,Suka sauke glass da sauri kallo ya Kare musu yace Inye wannan wanka haka Hafeez ko na bar maka Amaryar ne a daura da Kai,Dariya sukayi yace Yaya da Allah ya biyaka da Aljanna kuwa ka gina min gida ko Ina a sa roopping sabo da Kar wani ya ganmu sannan mu kulle kofa Ni da ita ai shike nan Ni Kuma sai na shekara Zan fito,Mamaki ya Kama Jawad Wai Dan secondary ke fadar haka Wanda yanzu yayi candy ma,Dariya Jawad yayi yace Allah ya shiryeka Hafeez dariya Suka yi ya Mika musu hannu duk suka gaisa,Nawwara tana tsakiyarsu Asmau tana gaba Jawad yace Kai Hafeez koma gaba Asmau ta dawo gefen Nawwara taya zaku sa min kanwa a tsakiya,Nawwara ta dawo gefe Asmau ta shigo itama yace Yan Mata kunyi kyau ya kalli Nawwara da Asmau duk sun Fara irgan dangi motar ya bude ya gyara musu mayafinsu da Kansa yace a dinga rufe jiki Kun Fara girma,kunya Suka ji,Asmau ta radawa Nawwara tace Kinga Yaya ya gano mu shima mu dinga rufe jiki,Nawwara tace na matsu na Fara sa bra Yan Iska su basu girma ba su basu bace ba an rasa ya za ayi da su,Dariya sukayi,Jawad tuni ya shiga motarsa driver yaja sun wuce Airport. Masu Sharhi godiya dubu Aci gaba please AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 21-25 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA MASU SIYEN WANNAN NOVEL NA CIRE ACCNT NUMBER NA FARKO DANA SAKA SABO DA WATA MATSALA MASU TRANSFER TA BANK ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATI MTN 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg's domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg's sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basasan using cream sabulun mg's herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗 Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg's domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali Ina masu pimples Tabo(spot) Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance Sister's masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻‍♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg's insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself 100%tested nd trusted Soap price:3k Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free Maiso kindly message 08062991549 07046881166 Call 08064532391 Note:Babu inda zakusami mg's herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏 Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝 Mg's skincare PAGE NAKU NE NAFEE MASU YOUTUBE CHANNEL KU DAINA MAIDA MIN NOVEL AUDIO BA TARE DA SANI NA BA DAN ALLAH. Page naku ne ~- Kherdee dodo Fancy Honey Maman Samha Rouqayya Bello Binta Nadada Aunty Nice Sadiya Sadiya Muhammad Bala Jiddatulkhair Khadijamuhammadsani41 Maman Afrah Aisha Lawan Maman Baby Bilkisuu Mbello Naima Saleh Sheka A airport can Suka iske friends da yawa duk Ango ya dau nayi,wasu Kuma duk sun tafi da kansu,Asmau da Nawwara sun saka Jawad a tsakiya su Hafeez suna bayansu haka Suka shiga jirgi suna sauka a Kano motoci na Alfarma sun zo Suka wuce masallacin dake kusa da gidan mu,wasu Kuwa gidan da Amare suke Kato ne an shirya kujeru farare an kawo duk kalolin abincin da Suka Yi Order da masu serving, Jawad ya biya su suna nan suna jiran angwaye duk sun sa uniform dinsu na resturant din da suke aiki an shirya komai har da wani zuwa da katuwar speakers sun wani kunna kida suna ta rawa kafin su Fara bada abinci Mata da maza Ni Kuwa sai da aka Gama shiryani cikin Wata Gown sea blue,Gogoron da aka nada min silver da takalmi da jakata duka silver masu tsada a lefe na dauki takalmi da jakar gown din Kuwa material na siya na dubu talatin me shegen kyau aka dinka min ta Amare na zuba kyau ba karya ana gama make up na shafa turaruka na musamman sannan na Kira Asif yace Yana Hanya ya kusa karasowa inda muke,sauran Kuwa duk sun tafi a Napep,Ni da Farisa da Hamziyya Kawai za a dauka,Yana zuwa Muka fito yaga irin kyan dana zuba da kyar ya ganeni ya dinga kallona har sai dai danaji kunya Farisa ce ta shiga gaba mu Muna baya aka tafi Muna ta hira da Asif sama sama yace ku fa ake jira an daura,nace haba an daura? Yace kwarai kuwa nace haba shi yasa dazu naji wani yarrrrr tsigar jikina tana tashi Ina Jin wani amai amai Yana taso min ashe anyi abin,Dariya Suka dinga yi har su hamziyya, Farisa tace ke da Kika ce zakiyi kuka ai sai ki fara,Nace haba ai sai da dare idan za a kaini,Asif yace to Allah ya kaimu zamu ga kuka ashe? Nace sosai ma ai farilla ne na fashe da kuka,Asif Yana ta dariya,Hamziyya tace banga laifinki ba,nace karfa kice na manta da dukan da nace Zan miki ba aure ba ko haihuwa nayi sau talatin Ina nan akan baka na duk Sanda na samu lokaci Allah sai na naci ubanki harda Maggi,Muna dariya Hamziyya tace ko Mene kiyi tunda ya bawa Aunty Haleesa babban matsayi Albashi dubu dari duk wata ai ko balla ni kika Yi ban fadi ba,matar fa Wanda ya bawa Yaya ta Aiki ai ba matsala, Asif Yana jinmu sai dariya yake har kofar gidan da Ango yake da abokansa yayi parking duk suna ciki matasa da dangina dana ango Yan Mata da samari ana jira na. Muna Fitowa su Kadada Suka narka wata ashariya Wai duk ta yabon kyauna ce,na koma gefe Ina rokonsu Kar suyi ashar a gaban angwaye Suka ce to sannan Muka shiga gaba daya sai wani guda Kadada sukeyi sun cikawa kowa kunne ga kida na tashi,Kowa ya juyo tare da zuba min Ido ,Ango na hango zaune Asmau da Nawwara suna gefensa Yana tsakiyarsu,Hafeez duk sun zuba min Ido suna murna yayansu ya zabo me kyau,abokan ango sai kallona sukeyi kamar zasu cinyeni,su Hafeez daga Jin an canja kida Suka Mike Suka dinga casa uban rawa Kamar Mata harda girgiza Ina ta dariya sun sani a tsakiya kallo ya koma kansu ana ta dariya kannen Ango,Nawwara suna ganin haka Suka taho Suma suka Shige sunayi Yan kallo suka taru ana ta Shan Dariya kannen Ango kana kallonsu kasan kannensa ne suna Kama,Nawwara ta rike Hannu na tana rada min Aunty kiyi ana ta Mana video nima ban San Sanda na Fara ba bilhakki da gaskiya ana ta dariya danginmu Suka dinga Mana liki masu resturant suna kwashewa Ina tsakiya suna zagani Naija music aka saka mana duk da ba wani jijjiga jikina nakeyi ba kowa yasan na Dan iya su Hafeez Kuwa sun kware Yan banzan yara,Ango duk da baiyi niyya ba sai da ya juyo Yana Shan kallo,Hafeez yace Aunty Kinga ya nuna wacce zamuyi iri Daya Muka fara Yi iri daya Jawad harda zuba tagumi Yana kallo Su Nawwara Suka je Suka dinga jawo shi ana ihu sai ya tashi ala dole ya taso ana ihu da tafi yazo wajen shi bai San ta ya ake rawa ba ma,na dan nuna Masa da hannaye nace ko haka kayi Mana,harara ya watsa min,su Asmau Suka rike hannayensa suna Masa rawar da Hannu aka dinga liki Kamar hauka,Nawwara ta kamo hannuna ta hada da nasa naji wani mugun laushi da taushi, shima haka duka dayan hannun ma muka rike Hannu biyu biyu Muna facing juna ana Mana pics da videos,masu liki suna Yi har kawayena sannan aka ce kowa ya zauna,tuni ya saki hannuna Yana wani bata Rai,kujerata kusa da ta sa Ina gefensa sai kannensa ga Asif da matarsa mun gaisa har pics duk anyi Mana har kawayena da kannensa munsha pics,Kowa abinda yake so ya karba naman kaji sosayye a saman Fried rice bargaza bargaza ga couslow,gurasa Tasha hadi,gasu faten Irish,ga farfesun Naman rago,lemuka da ruwa sai ka gaji da shi,ga wata dark brown spargetti etc, Ango ma abinda yake so aka kawo Masa wani kala kamar na turawa Ni Kuwa nace komai a zubo min ai Kuwa aka tara min tarkace kowanne kadan a gefe,nace Ina furar da nace a bawa kowa,duk son Jawad da fura kin Sha yayi Wai Allah ya kiyaye ya sake Shan furar Maguzawa ba Yan Fulani ba. Anyi tsit ana ci ana Sha sai kida ke tashi shima kasa kasa an rage vol duk Wanda yayi magana ko ya sai anji me yace,Kadada da Tahantsi Wai zasuyi rada Basu San ana ji ba,Kadada ta kundumo ashariya tace Tahantsi kinji dadi wayyo inama Muna da Yan Uwa a birni to Bamu da uban kowa, Tahantsi tace uban wa garemu ko munje sai dai mu tsaya a randa (Round) sai fa su Fara Amarya gidan Ummiyanta su Kuwa ai ba abirni suke ba Darajar dodon tsafi gwara na Kauye dana rayu a gidan su Najla Amarya ji unguwa gwara gidan yari da ita ko Ina kwata sai wari da doyi,wannan angwayen ai sune suke a birni ba su Najla ba....Kasa jurewa nayi nace Dan uwarku Ina jinku munafukai kune kuke bani ci da sha ai sai ku tafi gidan Yan birnin ku zauna Yan Iska Arna,aka kwashe da dariya,Kadada tace kutmar....mune Arnan ai kema haka a ciki kuke danginmu Daya uwa Daya uba daya muke dan bura....Kuma maguzawan ne daga baya kakanku ya bijire ya koma musulmi, Tahantsi tace kai Dangin Ango Kar ayi muku rufa rufa gaba dayanmu jinin Maguzawa ne ashariya Kamar teku haka Najla ta iya gadonmu ce......Muryar ta aka ji nace music da karfi dan Kar a saurari su Kadada,sukayi Shuru sai masu Aiki Suka ware kida,Najla na kule da takaicin su Kadada ko abincin kasa ci nayi na kalli Kadada nace Yau sai min shata layi bari mutane su tafi Sai da aka gama cin abinci Amarya ina ta kunci dama gani da saurin Fushi da rikon masifa na kalli su Kadada nace Kun haramtawa kanku shiga jirgi baku ba zuwa gidana ,Su Kadada Suka Fara bani hakuri nayi banza da su na wuce Asif ya Kira abokansu su Hussain da Ango Suka Shiga gidan su Amarya aka gaisar da iyayen Amarya Kawai maguzuwan Nan ashar ke tashi a gidan abokai suyi dariya a wani abun wani abin Kuma ya basu mamaki,Jawad Kuwa sai haushin Asif yake ji ya ja Masa ya auri Yar Dangin marasa mutunci yanzu a haka zata iya wani tarbiyya itama tana bukatarta bare ta bawa wani a bari ya auri me hankali yace Masa tana da hankali Yar mutunci ce in banda ashar me zata koyawa kannensa a haka zai biyata milliyoyin kudi sabo da takaici Yana Fitowa mota ya shiga ya wuce airport abinsa,ko kannensa baibi ta kansu ba,abokan ma duk sun tafi tare Suka koma da shi,Asif da matarsa sai kannen Jawad su aka bari sai Yamma zasu taho da Amarya da kawayenta biyu sai Yan Uwa mutum uku su Kawai Ummiya tace zasu je ciki Kuma harda Ummiya uwar Amarya da Daddy sabo da su ganewa idonsu komai inda yarsu zata zauna. Kannen Ango har mazan duk inda Amarya ta sa kafa suna wajen har na Saba da su da rana bayan munyi Sallah na canja wani lace me kyau,Uwar Amarya Kuwa Shadda ta canja me kyau,Zuhriyya matar Asif itama ta Saba da Amarya da kawayenta ana ta harka da ita zuwa Yamma aka hada lefen Amarya da kayana kaf za a tafi da su,kawayena duk muka yi wanka tare da canja kaya,Amarya na sha Wani material fari kal komai fari nayi na Sha kyau aka dan Yi min kwalliya sama sama tare da dauri me kyau na daura mayafina a sama nayi kyau matuka,a cikin masu Kai Amary an Kara mace daya uwar gidan Babana,Haka Motata da kawayena su biyu Farisa Hamziyya daban tasu Mama da sauran daban sai ta kannen Miji data su Asif,Muna zuwa aka Mana screening Muka shiga jirgi nan ma Sai da aka Mana pics da videos mun Sha kyau babu Wanda zai raina mu,Muna jirgi harda Kadada a ciki ta makale sai zare Ido mu keyi har Muka Isa lafiya Lagos sai lokacin naji nutsuwa,Muna Fitowa Already motoci na jiranmu muka wuce gidan Abba direct duk mun ga gari me kyau da gidan mun rude mayafina Yana saman kaina muka Shiga har palo A tsakiyar Palo aka zaunar dani dangin Jawad na bangaren Jawad Suka taru suna ta faman Yi min Nasiha iri iri Dangin uwa Kuwa Kaka Aisha ce kadai ta iya min Nasiha sabo da itace ke Jin hausa,Umma ce ta fito tare da Zama tace to Amarya sai a nutsu aure dai shi ba Dadi ake zuwa ji ba,mijinki me zafin zuciyane da izza sai ayi hakuri da halinsa,Wannan maguzancin sai a ajiyeshi gefe mu Fulani ne,Kadada ranta ya baci Nan take ta lailayo wata shahararriyar ashariya Mai maiko tace karfa ayi Mana hauka fa zamu hargitsa gida ba Sallah Muke ba ato...Ummiya ce ta bige bakinta tayi Shuru Haka dai kowa ya fuske Umma tayi mukus akayi Addua sannan Kaka Aisha tace aje a kaita dakin mijinta na zaci a gidan Zan zauna sai Naga mun fito mun sake shiga mota an kaini wata rantsataiyar unguwa ka rantse a turai kake wani hadadden gida Muka Shiga wow katon gaske gaskiya Naira tayi kuka a nan fadin irin gidan sai an dauki lokaci Mai tsawo ana bayani. Part dina aka wuce Dani ya gaji da haduwa komai Arsh,wani sanyi da kamshi ne ke tashi Kawai abin sai Wanda ya gani,Dan guntun murmushi nayi kawai sai Murna nakeyi a raina irin wannan gida haka,a hankali na radawa Farisa idan Zaku fita dan Allah ku kulle Nigeria gaba daya ba kofa ba, Dariya tayi tace kasar gaba daya za a kulle ma lallai kin samu matsala. a gurguje su Ummiya Suka ga gidan ko sallama basu Yi min ba ashe cewa Suka Yi tunda jirgi ne lallai yau zasu koma haka Asif ya kaisu suka tafi gida ni ban sani ba sai gani nayi Shuru Shuru Gajiya nayi na sauke mayafina zuwa kafada ta Ina zaune saman bed Ina kalle kalle Ina cikin kalle kallena Nan take na tuna da kuka na da nayi Alkawari zanyi gashi a gaban su Kadada nace zanyi baki na tabe nace kunwa kanku Kun tafi ba sallama da Kunga Kukana,hawayena ya huta bari na adana kukan,Ina wannan tunani naji motsi ana taku dai dai,Ina zaune naji an Murda handle,kaina na sadda kasa a hankali,Kamshi naji na musamman a hankali na dago da kaina na ga Jawad a tsaye jikin kofa ya Sha wani danyen yard me tsada brown,Yana sheki da walwali ga wani shegen gyaran gashi na musamman,Kallonsa na sake Yi Karo na biyu Muka hada Ido baki ya tabe ya min wani kallon baki Kai matsayin ba sannan a hankali ya bude baki tare da furta kinzo rainon? Zaki ga masu Aiki zasu Zo masu taimaka miki,rule dina Daya ne bana son shishigi karki shiga harkata yarinya ce ke ki tsaya iya matsayinki komai akwai a gidan kiyi abinda Kika ga dama a gidan,ki kula da aikinki rainon kannena ki saka Ido a kansu komai na gansu neat bana son kazanta,Banda shirme irin naku na yara, na tsani Yarinyar da yake ce min Nan take cikin masifa nace malam tunda ni yarinya ce ai sai ka bani plunboti Feeder na fara tsotsa Ya kusa dariya ya fuske yace za a siyo Miki Indai Feeder ce ya juya zai fita nace dan Allah tsaya,tsayawa yayi ba tare da ya juyo ba nace Yau ba interview ne? Dan Allah kayi min Interview irin abincin Interview da muke ci shi nake nufi,ai ke ba Amarya bace,nace dan dai Kawai kaga bamu da kudi ne shi yasa kake min kallon hadarin kaza sabo da kaga Allah yasa Iska bata yaye ginin Yan birni ba irin gidanmu ba,Iyayen mu wasu ginin da suke ciki ya girme su Suma haka Suka tashi Suka gaje shi har aka haife mu muna ciki dole Iska tayi gaba da shi ko ruwa ya rushe shi dama wa'adinsa ya cika lokacinsa yayi shi yasa sai unguwar Talakawa ko Kauye Iska ke yayewa,ai shike nan a kawo min Yara gobe na Fara raino Kuma Albashina a Kan lokaci yawa duk wata on 25 zaka biya tunda aikin company ne ba na gomnati,kallona yake kawai yanda nake tsara zance bai ko ce komai ba ya juya tare da ficewa abinsa. Wayata na jawo tare da Kiran Ummiya nace fatan Kun sauka lafiya? tace tun dazu ma kowa lafiya Suma na Kauye duk sun tafi Kadada ce Kawai ta dawo wajena da Zama,nace Alhmdllh yace Yana muku ban gajiya na furta kawai,Ummiya tace to Muna amsawa kice Muna Kara godiya da hidima,Yana jinki Ummiya,Ummiya kunya ta kamata ta surukinta ta kashe wayar nan take na dinga dariya ni daya bata San karya nayi ba,cikina naji yayi kugin yunwa ba shiri nayi fancakali da mayafin Amarci na nayi waje,part dina ya gaji da haduwa na rasa Ina Zan bi na shiga kitchen,steps na biyo a hankali na sauka main Palo na Ina duba each and Every room dake palon har na bude bedroom na uku ashe katon kitchen na gaske ya gaji da haduwa Kaya masu tsada har gas komai an hada min bani da matsala,wata kofa na gani a kulle a cikin kitchen daga gefe,bude kofar nayi sai naga katon store shake da duk wani kayan nau'i na abincin sarrafawa, kitchen na dawo na fridge ga freezer katuwar gaske daya na kayan sha,Daya Kuma shake da nama iri iri ga abubuwan gongoni barkatai,Dubawa nayi Naga babu kayan Miya Amma har su albasa gasu nan sosai,abubuwan da Ummiya ta daka min irin su yajin Maggi dana daddawa,ga kukar Miya,kubewa busashiya,gyadar Miya da sauran tarkace dai na gargajiya dukkansu na kwaso su na shirya kitchen din a daren duk wani abu na shirya shi komai na kitchen Ganin ba kayan Miya sai na soya dankalin turawa tare da dafa indomie ta Sha Albasa sannan na hada tea me shegen kauri naga banza ta Fadi Palo na fito na duba ko ina ba bread har na zauna Zan fara ci sai na tuna ban soya kwai ba,kitchen din na koma a gurguje na soya kwai Guda Uku na fito na zauna a Kan center carpet na Alfarma,Fara ci na kenan naga mutum ya fito daga wani kofa ta cikin Palona mamaki nakeyi ta Ina yake oho,sanye Jawad yake cikin 3qtr da t-shirt orange color,Mamaki yayi ganin har na shirya girki zanci da uban dare haka,tunaninsa ma nayi bacci tunda 11:30pm bai San yau murnar haduwar gida ce ta hanani bacci, kallo daya yayi min sai Naga ashe Leda ce a hannunsa fara a gabana ya ajiye yace ga abinci,kallonsa nayi Naga waya yake dannawa nace Dan girma Allah idan kana yiwa Allah ka rage kallon waya karka makance da wuri wallahi sai ka makance da wuri wannan wacce rayuwa ce da Qur'ani kake karantawa da Sauki,Baki ya saki Yana kallona sabo da na raina sa Ina fada Masa banzar magana anyhow,cike da gadara ya daka min tsawa tare da furta keee...Ni kike ma magana haka? Tsoro naji nace a'a... ae..a'a..ledar daya bani na bude naga wani Kalar nama me ruwa ruwa yasha hadi gasu yogourt,da Wasu kalolin fruids a cikin wani glass abu kamar rubber, Daya ledar Kuma wasu snacks ne Kamar biredi,kaina na dago Muka sake hada Ido Karo na biyu sabo da farin ciki ban sanda na masa yare na Yan India ba nace Bayya na gode,Yaya kenan da Indianci na sake cewa Bayya Jawad dama Kai mutumin kirki ne miji na gari zanyi aikina na gaskiya kannenka duk sai sunyi saukar Qur'ani cikin gaggawa karka damu kaji har su Tajweed duk zasu iya,da bulugu,ishmawi da iziya da risala,na basu tarihin sayyadina Aliyu mijin Nana Fatima,Ga Sayyadina Abubakar surukin manzon Allah baban Aisha da Asmau,tarihin Nana Khadija uwar gida a gidanmanzon Allah uwar gida ran gida Allah bamu ya tasu ba kishiya Dake baya magana sosai sai dai ya jini Kawai na bashi dariya Wai Bayya Kamar ya mareta, a hankali yace ki daina min magana ni bana son yawan magana,nace to na ture abinda na dafa gefe na jawo abubuwan da ya siyo min, Ina ta jira naga ya tafi sai naga yaki tafiya Kuma bai zauna ba,tsoro ya kamani ko dai hakkinsa zai karba ne tun yau jira yake naci ya kaini Kan gado,Kamar yasan me nake ji a raina sai na tsinci muryarsa yace nafi karfin wacce ta fiki ma bare ke,babu Yan aiki a gidan nan sai masu gadi sai gobe zasu dawo nan idan kin iya dafa tea shi nake so banda Madara kayan tea din ai kin San inda suke Da sauri nace to na mike tare da Shiga kitchen na barshi a tsaye kamar soja,lekowa nayi daga kitchen nace na sa Na'a na'a? Kai ya gyada min Kawai na gane naje na daura Masa nasa daban sabanin Nawa ruwa na tafasa Kawai na zuba Madara, vt etc, palon na fito bayan na dora na dawo Palo na ganshi ya zauna har ya kunna tv yana kallon wani dan iskan Amarican film na soyayya Yankan nama Uku na dauka na juya Zan koma kitchen naji ya min wata uwar tsawa sai dana tsorata ban San Sanda na saki naman ba na fashe da kuka,masifa ya fara min wacce ban taba sanin ya Iya ba karni Zaki saka min a jikin cup din tea,nace ai Zan wanke Hannu na furta Ina goge guntun hawaye na,Tsaki ya ja tare da furta go and wash your hands very well idan yayi turanci sai kace baturen England wlh simple abu yake fada amma sai ka nutsu zaka gane me yake nufi da kyar na tantance me yace,na tafi kitchen sumi sumi na wanke hannu na da wani lemon liquid soap sannan na sake leko da kaina nace a flask Zan zuba? Sai da ya dauki 5mnt bai kulani ba bai ko kalli inda nake Maganar ba ko juyowa baiyi ba a haka da kyar ya furta cup,da sauri na koma kitchen na dauki wani hadadden glass cup na tea da dan spoon dinsa na hada Masa da sugar kadan na fito Ina tafiya Ina Waka Amarya me dadin tuwo da Miya.... zuwa nayi tare da Mika Masa a hannuna nace dan dana sugar yayi ,Spoon ya dauka ya dan eba jikina sai rawa yake sakamakon turaren da ya saka me arnen kamshi,yana Sha yace Sugar bai ji ba,komawa nayi na dakko Masa sugar cube ya saka da Kansa ya dandana sannan ya mike yabi ta inda ya shigo ya tafi ni dai numfashi na sauke sannan na koma na cinye duk abubuwana Dana dafa nama Kawai na rage na kaishi kitchen na zuba a bowl na saka a fridge na Sha ruwa sosai na koma bedroom dina nayi wanka tare da brush nayi Alwala na fito,Sallar Isha nayi tare da shaf'i da wutr nayi Addua sosai sannan nayi Shirin bacci na kashe light na zauna tsakiyar bed dina Ina Adduar bacci sannan na kwanta sai bacci barawo ban San ya sace ni ba. Tunda yan biki suka koma suke ta labarin gidana da irin unguwar da nake. Asuba na yi Jawad ya tashi toilet ya shiga tare da Fara brush sannan ya daura Alwala ya wuce masallaci abinsa ko ta kaina bai bi ba,Allah yasa Nima gwanar tashi ce da asuba tashi nayi tare da goge baki na Nima nayi Alwala na fito bana Jin Kiran Sallah sabo da yanayin unguwar ta daban ce gasu arna sunfi yawa da agogo nayi amfani nayi Sallah tare da azkhar na zauna naci gaba da karatun Qurani har dan haske ya kyallo a saman sallayar na kwanta naci gaba da bacci na sai har 11am ban tashi ba,Jawad ne ya shigo yaga Ina ta bacci yace har 11am mutum na bacci haka ake auren a haka za ayi tarbiyar Yara,tashi na ya fara ke...ke...ke...Shuru sallayar da nake Kai ya shiga jaaaa na farka da kyar cike da shagwaba nace ni ka kyaleni yaushe safiya tayi,Marina yayi na bude idona ba shiri na dawo hayyacina,wuyana na Sosa Ina hamma nace ashe rana ta fito Mika nayi nace kayi min girki? Yunwa nake ji Daddynmu Baki bude yake kallona yace wait who is your Daddy? Kai Mana na nuna shi da shagwaba,ubanwaye Daddy din naki ashe Zaki mutu,Hannu na miko Masa nace Daddy taimaka min na cafko rigarsa sai yaga Kamar mahaukaciya aka kawo Masa jiya daban yau ya ganni daban,ai sai ya fisge rigarsa ya fice da sauri na tashi Ina kiransa Daddy yunwa Ina kukan shagwaba Jawad sai ya kwashe da gudu yayi part dinsa tare da haura samansa tabbas wannan yasan Aljanu gare ta Ni Kuwa Dariya ya bani na hau gyara gidan duk da cewar komai neat yake haka na tsaya na Kara gyara part Dina sosai ko Ina ya dau kamshi na daban sannan nayi wanke wanke na gyara kitchen tsaf na fara shirya Karin safe Ina ci gaba da aikina duk inda na gani a gidan shiga nake na sake gyarawa Ina bi ta wani corridor Naga part biyu daya bangaren dama daya hagu,bangaren hagun na Fara shiga shima kasa da sama karshe ya hadu bedroom gasu Nan ga Palo har biyu Kamar dai Nawa sai dai wannan komai brown ne Ina aikin Ina komawa kitchen Ina Gyara ko ina karshe na dan fita compound wow a nan haduwar take bangaren masu aiki ne Mata da maza daban,sai garden har da pool,ga flowers ko Ina da bishiyu,parking space Kuwa motoci ne dama da hagu iri iri masu tsada Da sauri na koma part din bangaren dama bayan na kashe gas gudun matsala wannan part din yafi ko wanne haduwa Aljanar duniya tun daga ganin tsarin komai nayi tunanin part din Jawad ne nasan ma ya fita direct samansa na wuce na buda bedroom din farko na hango system dinsa da takardu a gefe,Kallon dakin nayi sosai ya tafi da Imanina da sauri na Shiga gyarawa komai gashi Nan neat tunda shima jiya ya tare a sabon gidan,bayan na kunna abubuwan kamshi na fesa wasu ac na kunna sannan na shiga toilet dinsa gaba daya sai Naga kamar da cikin daji aka kawo ni birni komai ban taba ganin irinsa ba haka na kalkale ko Ina shima na sa Masa nasa Kalar kamshin daban ko Ina ya dau kamshi haka na gyara ko Ina a sama na dawo kasa na gyara komai harda canjawa kujeru style sannan nabi wata kofa ta cikin kitchen dinsa sai na ganni a katon gym room da kayan motsa jiki kala kala fita nayi da sauri nabi kofar wani side sai na hango wurin wani hutawa na musamman ko Ina bishiyu da flowers ga grass carpet yasha wasu kujeru Yan ubansu da table a tsakiya da wata Yar rumfa a samansu a nan na hango Jawad sanye cikin kayan Gym farare yayi Matukar kyau Yana waya,Allah yasa bai ganni ba na koma ciki na wanke abunda nayi mopping da shi na ajiye yanda zasu bushe sannan na koma kitchen naci gaba da soye soye na Naman nayi warming sannan nayi potato ball na soya doya da kwai na shirya Masa nasa a tire,a gurguje nayi wanka na shirya cikin doguwar rigar atamfa dinkin me collar me dogon hannu ban shafa komai ba sai powder da lipgloss red ban daura dankwali ba Dan siririn mayafi na Dan yafa a kaina nayi acuci da gashi na Ina kamshi sosai na dauki abincinsa na shiga part dinsa a main Palo na ganshi ya hade yanzu cikin kana nan Kaya brown jean da Riga fara me rubutun brown a jiki yayi kyau sosai Kamar a sace shi dangayu kenan Sallama nayi ya amsa da kyar ya wani dauke Kai Yana amsa waya cike da Izza ni Kuwa sai sannan na Shiga. Masu Sharhi Kuna birgeni Zakiyya Bello Maryam T Baliya Maimuna Umar Mummy Muhammad Ku Kun fi karfin kyautar page wallah. thanks aci gaba. AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 26-30 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA MASU TRANSFER TA ACCNT 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 MASU YOUTUBE CHANNEL MAFI YAWA BAKWA NEMAN IZINI AKE MAIDA MIN NOVEL AUDIO,DAN ALLAH KU DINGA NEMAN IZINI,HAKA MASU POSTING A FACEBOOK A DINGA NEMAN IZINI. MG'S SKINCARE In akaji gangami labarin kidane,sun shahara sun tumbatsa sunkai sunwuce tunanin duk wani meson Adama dashi aharkar gyaranfata d walwalinta, Yar uwa haske ko qyalqyale kikeso kiyi Abu yaci tura? Kyan fuskarda ko yar uwarki mace kance dama dama kikeso? Kokuma ke kuraje d tabbuna suka lahanta mki fuska har ake ganinki d wani idon n daban, Nankarwace tayimiki zanen kura a kyakyawar fatarki? Kokumade Mai kikashafa be amshekiba yasa duk kika koma ruwa biyu Nan fari Nan baqi? To duk kuzo insha Allah kudai naku y qare gdan kukazo, Munkawo shahararrun kayangyaran jiki Sabulu, Man shafawa, Man fuska, Scrub, Cleanser, Glow oil, Dukdan qawarmaku d matsaltsalunku, Da 11k kachal zatasa kihaske kizama kalar madara qirar models, Set 11k Sabulu 3k Student package:7k Munakuma bayarwa in pieces duk afarashin mesauki.kayanmu bbu fariya ko tutiya angwada andawo,ankumayi farinciki d hkan,Kuna iya samummu d wadannan numbobin, WhatsApp, 08062991549 or 07046881166 or 07067210195 Call only 08064532391 Instagram: glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Idanba wadannan numbobinba to gaskiya b mg's bane, available in Kaduna and Kano only, thanks for always trusting us,our returning customers we really do appreciate wadanda sukeda burin Siya munamaku fatan alkhairi ubangiji ybaku yenda zakuyi,Allah Kuma yqaro mna dukiya me amfani ta hanyar halalinmu. PAGE NAKU NE Maryam Umar faruq Maman Muazzam Khadija Ismail Nanacool Hauwancy Khadija Saleh Lawiza warra Hauwerh ZD A.H.H.N Asmau B Yusuf Hauwa j Mom Husnat Eekhyn mm Oum Amatullah Khadija A Hamza Fulani gal ce Hapsat Maman Humaira & Ikhram Kafin nayi magana yace idan abinci ne kije da abinki ki daina girki dani idan Ina so zan sanar, rainon kannena na kawo ki kiyi ba raino na ba, rainon naka ma ai sai nayi nawa kake Madara da nama ne Kawai suka ratsaka kake ta girma shi yasa gashi nan har saje ne da Kai kana yaron ka,shegiya Madara tana aiki dama ance mutum ko lokacin gemunsa baiyi ba Indai ta ratsa shi sai kaga ya fito amma da a Kauye kake da yanzu ko ni sai na fika tsayi yanda nake doguwar nan sai ka Zama Dan Wada a kaina,Yar lisuwa ta kamaka na furta Ina tsaye da tire na,Yana jina kamar yayi Dariya yace kici gaba da takura min watarana sai na ballaki ya furta ba Wasa,Knocking Muka ji anyi nace shigo sai ga Asif ya shigo ya kallemu,Murmushi yayi na gaisar da shi ya amsa da sakin Fuska yace Amarya bakya laifi Murmushi nayi kawai,Ina ganin Asif nace Asif ga abinci dama shi na kawowa yace sai anjima nayi masa wani banda wannan,Asif yace wa zai ki girkin Amarya kawo min yanzu nayi maganinsa dama ban karya ba mijin naki yace na zo, ai Kuwa na ajiye a gaban Asif shi kuwa Jawad ko kallonmu baiyi ba Kuma bai ce komai, ficewa nayi na barsu Ina fita Asif ya fara cin abincin nawa yace Oga dakatar da shi Jawad yayi yace karka dameni kaci abinka haba,kayi ka gama kaje airport ka dakko Farooq zai dawo daga Us yace na sa a dauke shi a kaishi gida surprise zai ma Mamansa,by which time? 1pm,yau baza kaje Office ba? Ae akwai aikin da zanyi a system Zan turawa su Hydar wasu documents, Alright yanzu nasa a dauko Yan aikin gidan nan da su Hafeez...ko baki Asif bai rufe ba yaji motoci sun shigo gidan yace gasu Nan ma,Iso driver ya yiwa yaran zuwa bangaren Jawad dama an kawo kayansu part dina a wani room,Ina Jin ihun Yara da hayaniya, Jikin Jawad su Meenat suke ta fadawa,Yan yaran da ko yaye basu Isa ba suna hannun Nawwara da Asmau,Asif Yana gama cin abincin yace a Kai Mata kwanikan,wata uwar harara Jawad ya watsa masa yace baka da hankali wannan yarinyar ajiye nan tazo ta dauke abinta kudi za a biyata da babu kudi zata Yi auren ne,da sauri Asif ya katse zancen sabo da Kar su Hafeez su gane masu Aiki maza da Mata suna kasa a zaune ciki harda Bintu yace Asif kirata a waya tazo Asif ne yayi dialing number ta Allah yasa tana hannuna dagawa nayi yace kizo part din mijinki,Harara Jawad ya gallawa Asif, ban dauki lokaci ba na shigo part din Ina sani na zauna a kujerar da Jawad yake kusa da shi ji yake kamar ya kwada min mari na fuske abina tare da harde kafa,Asif sai dariya yake a ransa Yana Jin na birgeshi,Su Hafeez Suka ganni sai Murmushi muke ma juna da su Asmau,na kalli su Meenat da yaran dake hannun Asmau da Nawwara jikina ne yayi sanyi sun bani tausayi sai dai ni Kuma aiki na hangowa kaina nan take nayi surrender naji gaba Daya nayi kuskuren yin auren raino har da boyewa Ummiyata gaskiya,kamar na fashe da kuka haka naji,Jawad Kuwa bai ma kula dani ba yace gasu Nan dukkansu sune kanne na Jini na,ku Hafeez wannan Auntynku ce Banda raini duk abinda tace Indai bai sabawa addini ba kuyi,sannan kema gasu nan amana kece babba kin San komai dai na fada miki,ga masu aiki Mata su uku bana son tarkacen masu aiki da yawa a gidana,sune zasu tayaki rainon Yara da aikin gida duk abinda kike so a tayaki aiki gasu Nan,banda wulakanta Yan aiki Kamar yanda kuke mutum Suma haka suke ba wai Allah ya fi sonku bane ya barku a Haka su suka Zama Yan aiki ba,kaddara ce kowa da irin tasa sabo da haka duk taimakon juna za ayi bana son naji an wulakanta Yan aiki,matan da mazan duk dattijai ne sun haife mu gaba daya kadan su Bintu ne matasa sabo da haka Kar naji labarin an wulakanta kowa,ku Kuma masu aiki ayi Hakuri da Yara,banda tsegumi kowa ya tsaya a matsayinsa,Maza ku uku ne daya zai kula da tsaftar compound,Flowers, pool,da duk komai na tsakar gida ya Zama an same shi Neat,jikin bango su windows etc kai Rabiu Kaine matashi Kaine da wannan aikin Kamar a wancan gidan ka Gane ai? Rabiu yace Inshallah Alhaji ai aikina nane, sai wankin Su Hafeez su Uku sune manya su zaka yiwa a goge musu,sai Baba Hashimu Kai dama kana gate duk da securities zasu na zuwa duk dare da safe zasu tafi,Amma kana gate,Kai Kuma Haruna kaima ba dattijo bane kaine me Kai Yara school ka dakko su,sai sauran aike na gida idan ana bukatar abu zaka siyo da kula da motocin gidan ana kaisu car wash ka dai San aikinka kaima, Inshaallah Alhaji Jawad yace ke Kuma ki karbi numbers dinsu Duk abinda kike so sai ki Kirasu a waya,ai Kuwa har matan sai da na karbi number sabo da yanzu kowa da Yar wayarsa karama bare su da Jawad ne ke siya musu,ai an nuna muku bangarenku na Mata suna daga ciki naku na maza Yana daga waje sai kuje kowa ya dauki daki daya a zauna lafiya sannan ko me kuke bukata ku sanarwa Aunty gata ya nuna ni,fada min Aunty da yake naji kaina ya Kara fadi na sake harde kafa Ina karkada kafa daya, abinci Kuma Mata masu Aiki a bangarensu da kitchen da komai idan sunyi girki zasu dafa da ku safe Rana dare idan wani Yana son cin wani abu ka fadawa matan masu aiki sai suyi muku idan basu da aiki,duk nasan kun Saba da juna a wancan gidan ma ai haka kukeyi Kuma Kuna zamanku lafiya to a ci gaba a Nan ma,Suka amsa da to,zasu tafi Haruna ya tsaya yace Oga sai ayiwa Zakiyatu magana tana Mana kauron nama sai ta dinga bamu bai fi a tura a hanshi ba, Murmushi Jawad yayi yace to ke Zakiyatu kike ko ki gyara a dinga basu manya,Zakiyatu tace Inshaallah Alhaji suka fice. Jawad yace su Kuma su Asmau matan suna part dinki,Hafeez ga part dinsu nan kusa da nawa a sasu a hanya tarbiyya ki kula kisa Ido a kansu kiyi aikinki,duk Wanda ya Miki rashin kunya ki zane yaro har su Hafeez Dariya yaran suka Fara yi,sabo da Hafeez mate dina ne ma,wannan Yan yaran sune Suka fi damuna Asmau zasu nuna Miki abinda ake Basu suna Sha ki basu kulawa,Hafeez yace kuzo muje muga gidan nan Suka tafi gaba daya Wai kallon gida,Asif ya fita shima yace naje gida na shirya sai na wuce airport okay ya furta,Ni Kuwa Ina zaune kusa da shi kamshinsa yasa na kasa tashi,yace ke tashi an gama,Ko me ya tuna oho yace biyoni ki karba kudi idan Yara zasu school ki basu kudin break ko in Kuna so zaku siyi wani Abu kuyi amfani da shi,idan Exam dinku ta fito let me know sabo da na saki a school har islamiyya Kuna zuwa da Yara,idan kika bari Suka rainaki ke kika sani ni ba ruwana na cika alkawari,Saura naji anyi ta kakanninki anan gidan duk ashar daya minus dubu dari a kudinki tashi nayi na bi bayansa har cikin bedroom dinsa ya bude wata Yar jaka me dan girma ya bani kudade masu yawa na karba tare da godiya na wuce part dina direct Ina shiga na Iske yaran a Palo manyan da Yara maza da Mata sun nutsu suna kallon cartoon chanel,Ina shigowa na zauna kusa da Asmau tare da karbar Yarinyar da take hannunta nace ya sunanta? tace Humaira wancen Kuma Abeed duk basu Isa yaye ba aka yaye su,Allah sarki me ake basu? duk gasu can a kitchen na nunawa Nanny ma komai cewar Asmau ,Okay yayi kyau Hafeez kallo na yake sosai Ina juyowa Muka hada Ido nace lafiya dai Hafeez? Murmushi ya saki yace kina da kyau Aunty Yaya ya iya zabe ko a Ina ya samo ki oho,a Ina kuka hadu ne haka? a shopping mall nace Kawai Ina gyarawa Humaira wandonta gashinsu duk wanke shi Kawai ake gasu da gashi ba a musu dan style na kitso, Hafeez na Kira sunansa ya amsa nace Kuna zuwa shopping? Yace ae Mana Indai Yaya ya bamu kudi mana,kasa driver ya kaiku ku siyo Mana snacks da chocolate da biscuits sai kayan kitso da Zan nuna maka ka siyo min,Okay yace,nace Kai da Nawwara da Asmau sai Waleed da Ahmad kuje,a wayata na nuna musu irin abinda zasu siyo nace amma sai Yamma,Meenat tace Aunty yunwa muke ji bamu ci komai ba fa,kwantar da hankalinki Meenat,Ayanah tace Nima haka,Ahmad na kalla nace kayi Shuru baka magana? da sauri yace yunwa ce,Waleed to me za a dafa? Da sauri Suka ce rice and stew mun dade bamu ci ba kullum da Mai da yaji ake bamu,Hafeez yace a hada da hadin salat sun bani tausayi da dariya Ahmad yace Ni dai da tea me kauri,Asmau tace muma haka nace Indai tea ne kuzo a Fara hada muku kafin a gama girkin ranan,wanda basa iya tafiya su biyu ne kacal Abeed da Humaira Nanny na bawa su nace ta basu abincinsu su kula da su,Su Kuwa ledar cin abinci na shimfida musu na kawo cups da kayan hada tea ga ruwan zafi a flask nasan zai ishe su, Manyan da kansu suka hada yaran na hadawa su Meenat na kawo musu snacks da ragowar nama da yamballs,Ayanah bata iya Sha da kanta ba ita da Ameera da Meenat,a baki na zauna Ina basu idan na bawa wannan sai na bawa wannan Kamar Ina gidan raino haka nake yi, Ina ta tsokanarsu nace zanga wace bakinta yafi kato ko wacce ta bude nata har su Hafeez Muka Fara dariya,sai ga Jawad ya shigo tsintar mu a haka ba karamin farin ciki yaji ba a ransa a fili Kuwa bai nuna ba mu bamu San ma ya shigo ba muna dai ta Jin kamshinsa a Palo ya gauraye ko Ina Allah bai sa ko mutum daya ya juya ba,hannayensa ya harde tare da jingina a jikin bango Yana kallo Suna gamawa kowa nace ya kuskure bakinsa da ruwa ya hadiye har Yan yaran na basu na koya musu,nace Asmau kwashe komai ke da Nawwara ku Kai kitchen ku jira nazo na koya muku wanke wanke,wives na dakko na gogewa yaran Fuska ,nace Meenat kece bakya ji Naga alama karki sake na ganki a jikin tv ko kin dauki remote tace to,Su Hafeez na kalla sunki tashi suna ta latsa wayoyinsu nace Kai ku tashi dalla,saman kujera Suka zauna Banda Waleed yaki ko kulani Yana game Wayar na fisge nace Kai Hafeez ajiye min Wayar nan na kwaceta daga yau karka sake ka bashi ita,Hafeez yace to,Waleed yace Sorry Aunty tashi nayi tare da dauke hadaddiyar ledar Ina juyawa naga Jawad a tsaye sai da gaba na ya fadi kwarjininsa yasa sai na rude amma duk da haka nace sorry for your self Waleed Na juya Zan tafi naji su Umma sun fado Palo ba ko sallama ji nayi kawai suna ku shigo Nan ne part dinta,Yan Mata ne rida rida mashaallah ba laifi dogaye masu jiki,Umma ta watsa min kallon banza tace Ina yaran? Shuru nayi Mata tace ke akace Ina yaran matan ko kurma ce ke nace banyi Niyyar amsaki ba sabo da baki sallama ba amma suna kitchen...kafin na rufe baki Asmau ta fito tace Aunty har mun gama aikin kawo ledar a goge ta karba ko kula Umma batayi ba,Umma tayi shewa ehehehe ahayyee anki ayi sharar masallaci gashi ana ta kasuwa,anki Zama dani to gashi an gudu ba a tsira ba aikin ma yanzu kuka Fara Watarana har panties dinta sai Kun wanke,baki na saki Ina kallon ikon Allah shima Jawad bai ce komai ba gaba daya gani yake Umma ta samu matsala a kwakwalwarta Kayan inners Kuma? na tambaya tace kwarai kuwa,nace to ai kin fadi kadan tsarki zasu min nan gaba ,ashe ke baki da kunya baki da mutunci daga kawo ki jiya yau da safe har kin Fara ciwa dangin miji mutunci yar iska, nace kin rage min matsayi ai ni na gagari Iska sai Guguwa Yar guguwa ce ni,Hafeez ne yayi magana yace gaskiya Umma kin damemu ki kiyayi zagin Aunty yawwa Suka Mike Suka fice,Jawad ta kalla tace ka gani ko ka gani ko shima ya juya ba ko magana ya wuce part dinsa,Meenat tana gwaranci tace ki daina zuwa wajenmu,kin biyo mu Zaki shanye Mana shayi da nama baza mu San Miki ba,yau shinkafa da Miya za muci harda nama Mikewa Umma tayi tace ku taso mu tafi zaku fada musu,nace ikon Allah ke in banda kalan dangi ta Ina Kika Zama Dangin mijin Kika auri dai Dangin ke ba mijinmu daya ba ki dame ni,Umma taja kwafa tace Zan dawo gidan da Zama zamu ga karyar fitsara Ina maraba dake ki dawo ki gani idan zan raga Miki numfashi ma Sai kin kasa Shaka wlh ba wacce ta Isa a auroni ta ci min mutunci aure fa ba do or die bane,Umma tayi Saraaaaa tana kallona nace kalleni da kyau wlh Nan gaba ashariya Zaki karba ki dawo nan ki gani kullum ashar ta safe daban ta rana daba haka ta dare Kuma ba sai kin kulani ba no kullum sai nazo na Miki ita mu bala'i ba sai an shiga harkar mu ba kwata kwata muke bada ta,fadanmu baya mutuwa Allah ya kawoki ke badan kin ci sa'a ance minus dubu dari ba da yanzu ban dura Miki Yar buhu Uku kinyi gida da ita ba Zan dawo Ni Kuma mu zuba, Inshaallah mijin naki sai ya talauce ya tsiya ce,sai Kun koma bara,sai kunzo wajena neman taimako,ko zamu tafi tsirara mun fi karfin muzo wajenki Neman taimako,Cikin Fushi Umma tayi waje tare da Yan Mata,suna fita ta juya Kan Yan matan kannenta tace baku da amfani,baku min rana ba Yan Iska masu tsoron jaraba Kun kasa tare min fada na fasa siya muku shaddar da nace Zan siya muku tunda baku da amfani kunyi wani kwashaf da fuska Dan iskan jiki ba shape Kamar ta macen alade, yanzu Aunty sabo da Allah baki da gaskiya Ina ruwanki da su,ita ba kishiyarki ba,ita ba faccalarki ba a matsayin 'ya suke gareki ita da Jawad amma kin kasa rike marayu ke baki rike ba an kawo wata zata rike kin hana kina ta Shige musu hanci da kudundune,daga kawo Amarya jiya kin zubar da girmanki gashi ta zageki,ai babu bacin ran da ya wuce yaron da ka Haifa ya zageka ko me zakayi baza ka huce ba,wallahi shawara a matsayinmu na Yan uwanki na jini a ajiye batun siya Mana shadda ko wani abu magana ta gaskiya ki gyara,rayuwa ce fa Aunty Yara ma Ina ruwansu Kamar fa hassada kike nunawa,Cikin fushi Umma tace ae ita nake nunawa kuma bazan fasa ba tun farko na tsani baban Jawad komai a jininsa zai kare,Abba ma kina gani shi ya Masa auren fari ya bashi gida komai a kasansa yake, tun ba a je ko Ina ba ga Jawad ya shahara uwarsa wata sadaka yalla Yana ji da kyau,Kuma ya auro wata bare tambadadden yaro ba gwara da acikinku ya auri daya ba da Zan damu ne tunda mu zamu karu to wlh da kaina sai na Kori matar nan tasa Zan fara gwada makirci na sannan idan bai bulle ba na bazama dole ya auri daya cikinku ko zamu rabauta,yanzu nasan kannensa zai Fara koyawa business Yana dorasu akan hanyar arziki nawa yaran suna nan shi yasa na tsani Hafeez tsinannen yaro sai na zuga uwarsa tazo ta dauke abinta har gidansu zanje can garin Yan matan Suka ce Allah ya ganar dake ke Aunty a hassadar taki ma ba a San a wanne layi kike ba,ae akan na rasa gwara kowa ya rasa ta bare da kowa,ai Kuwa baza ta bare da kowa ba ko kina so ko bakya so arziki na Allah ne shike azurtawa,in Banda son zuciya me Kika Nema Kika rasa?to Jawad bana kaunarsa shi da iri irinsa bana sonsu ku koma gida wlh yau sai Kun koma gida dama dakko ku nayi kuci arziki tunda Baku da kunya to ku koma kuje Allah ya kawo mutumin Kauye talaka ya Kara ta uku ko ta hudu da ku kuje ku dandana talauci tunda bakwa son karuwa ku shiga mota na kaiku tasha tunda asara zaku Mana ai Ina da Yan matan Yayan kawayena wayayyu,su dai kannen Umma suka shiga mota ta tuka zuwa tasha ta sasu a motar garinsu,tace yaran ma na fasa basu su rike a dawo min da su Asmau gaba daya na rike su a hannuna Umma tana komawa gida ta samu Abba cikin makirci tana shagwaba da kisisina ta wani narke Masa,yace ya akayi ne uwar gida ran gida? Mene ne? Waye ya taba min ke? Umma tace ni dai gaskiya da aka dauke yaran Nan sai naji gidan ba dadi Kamar kango,nayi missing dinsu Dan Allah Abban Auta ka samu Jawad a dawo min da su Hannu na sai na rike su na yarda,min shaku da yaran nan ban San Haka ba sai da basa nan Kuma Yan Uwana sun min fada wallahi sai duniya ta zagemu ace min kasa rike yaran dan uwanka Uwa daya uba daya,an bawa yarinya raino bai kamata ba,Dan Allah ka shawarci danka Jawad Yana Jin maganarka ya dauke uba,bashi da Wanda ya wuce ka,idan ba haka ba Kuma ka nemi izini mu koma can da Zama sai na dinga kula da yaran a can. Abba ba tauna magana ba komai yace kece ai Kika ce baza ki iya ba amma Ni nasan Yara Shiga rai ne da su to gashi tun ba a je ko Ina ba,Zan samu Jawad din nace ya dawo da su nan gabanmu,idan Kuma bai Amince ba abinda Kika tsara shi za ayi ya zanyi da sarauniyata,Umma ta shafa gemun Abba Wanda ya Zama fari fat sabo da furfura tace shi yasa nake sonka mijina,yace na sani ai ba abinda bazan Miki ba banki na tube ana sheka ruwan sama yana dukana ina Miki wanki ba anan gidan ko Mene shi Zan Miki bare wannan Ummiya ta aurar da yarta sai ta samu nutsuwa da farin ciki tace yanzu sai naji da sauran Yara dake hannun kishiyoyi,Babana Yana China amma sai da ya Kira Ummiya,Bata San shi bane taga number kasar waje Kawai ta daga,Jin muryar Baba yasa ta kasa kashe wayar bata so Yana kiranta da aurenta amma baya ji,ita Kuma da zarar taji muryar Baba bata iya kashe Wayar takan tsinci kanta cikin nishadi da farin ciki,Bayan sun gaisa tace me ya faru? yace ba komai kiranki nayi naji muryarki Ina sonki dan Allah ki kashe auren nan ya Zama kisan wuta...kafin ya rufe baki ta kashe wayarta gaba daya ta kwantar da kanta saman hannun kujera tare da fashewa da kuka Kadada ce ta shigo Dake ta koma wajen Ummiya da zama amma har yanzu bata Jin zata iya shiga musulunci,Ummiya ta gani tana kuka tasan ma dalili tunda taji tana waya ta ambaci sunan tsohon mijinta, Kadada tace Ummiya ita soyayya sai hakuri,Ummiya bata San Sanda ta Mari Kadada ba ubanwaye yace soyayya nake,sa'arki ce ni ku dama Yan gidanmu Kun Saba rashin kunya rashin addini hauka ne, wlh sai na maida ki kauye, Kadada dafe da kumatu tace Alhaji Usman ne ya ja min mari Yasin idan naje gidan Fara Lagos sai na rama a kanta tunda Babanta ne sila,Ummiya ta bita zata kamata tayi waje da gudu sabo ashariyar kadada duk unguwar nan an santa,Karo taci da wani mutum ta bige shi dake bai shirya ba ya fada Kan wani Mai baro,Kadada ta dafe Kai tace Sannu yi hakuri,Matashi ne kyakyawa dan chamai chamai Dan gayu,ransa a bace yace Allah ya Isa wallahi Allah ya tsine Miki albarka,Kadada ta kyalkyale da dariya tace karka Yi hakurin Nima na janye hakurin dana baka,Kato dakai kakai sa'an mijin Fara Amma kana min Allah ya Isa harda tsinuwa,tashi yayi Yana goge fararen kayansa yace bazan taba yafe Miki ba ya juya yayi tafiyarsa,Kadada tace can ta matse maka ta koma gida. Jawad Yana fita wayarsa ta fara ringing yaga daga office dinsa ne Yana dagawa yace Salim nace bazan shigo ba Kayi abinda ya dace,Salim Wanda a karkashin Jawad yake aiki yace sir documents din jiya zaka fada min inda suke sabo da ya kamata yau na shigar dasu,Jawad ya zauna saman bed dinsa Yana magana kamar me rada ya furta ka duba saman table dina suna nan kawai ya datse kiran tare da kwanciya bai dade ba bacci ya sace shi,Sallar azahar ce ta tashe shi bayan yayi Sallah ya koma bacci har 4pm sannan ya tashi yana mugun Jin yunwa,Wanka ya sheka tare da shiryawa cikin kana Nan Kaya marasa nauyi sannan ya gabatar da sallah ya fito hayaniyar su meenat yaji a garden suna ta wasa,Palona ya shigo a nutse banji motsi ba sai kamshinsa ko Ina na gidan kamshinsa yake shi yasa banyi tunanin shine ya shigo ba,Abeed yana jikina sai nono yake nema Yana ja min riga nace Kai yaro kiyayi kanka wannan yafi karfinka sai me tafiya da kafafunsa Kai ko rarrafe baka Fara ba wannan na babban mutum ne me hakora 32,yawwa yaro Abeedi wannan sai Bayya Maganarsa naji daga sama Bayyan uban waye zai kula wannan tarkacen Anyi ruwan sama kin bar Yara suna Wasa a garden Yana fadar haka yaja tsaki yayi waje,mamaki ya kashe ni sai kace ni na haifesu na Shiga Uku ni daga wannan sai wancan ban Saba ba,Abeed na bawa Bintu na saka Hijab na tafi garden na tattaro su Ayana Muka dawo ciki nace wanka za ayi sai azo ayi karatu,Humaira Nanny ta kawo min daga Ni sai Yan yaran su Asmau suna bedroom,Hafeez Kuwa sun fita duk yaran ne masara wayo da su Ameera,Meenat ta fisu kiriniya ita na sura nace bari a fara miki na tafi da ita bedroom,Kaya na cire mata,na daura towel nima sabo da Kar na jika kayan jikina shi yasa na cire su na daura towel,Muka Shiga na Fara Mata wanka su Kuma can Ameera da shukrah suna fada akan remote,Garin fada suka bige Kuma gaba daya suka kwalla ihun kuka,Jawad Kansa yaji da sauri yazo palon garin Zan fito ruwa a toilet yasa na subale na fadi towel ya fadi nono a waje Allah yasa daga sama ya zame kasan a rufe yake, Meenat sai dariya da tsalle kyalkyal yaro ba hankali babu tunanin ko naji rauni ita faduwar Dariya ta bata kafin na tashi ta fito da gudu jikinta duk kumfa tana kwalawa Yaya Jawad Kira,a Palo ta ganshi yana raba fada tace kuzo Aunty ta Fadi ta sake shekewa da dariya harda rawa wallahi Naga nononta Yaya Zo ka gani yafi na Aunty Nawwara,Kaga Yaya yanda ta aura towel sai ya ballo wul ta juya sama da gudu tana tafi da tsalle,Jawad Kamar shi aka gani ya zuba tagumi ga Yara wannan yayi kuka wannan ya Fadi wannan yayi ta'adi, gashi sai rike shi sukeyi suna hayewa jikinsa yace Kai bala'in duniya sai kace Yayan mage Ina ciki na tashi Meenat tana shigowa na fara Mata bala'i nace wallahi idan Kika fada sai na zaneki da Kika fita wa Kika fadawa? Meenat tayi Miki Miki tace bance komi ba,Yaya Jawad Kawai na fadawa,babu ruwanki da naji ciwo shine kike min Dariya haka duniya tace? abinda Zaki min kenan na Fadi kiyi dariya ba tausayi,Meenat yarinya ba ganewa take ba dariyarta take boyewa ta rike Hannu na tana faman dariya Allah Aunty kece ai....ta sake kyalkyalewa da dariya nace fita na fasa Miki wankan sai dai ki zauna da kumfarki get out na koreta tayi waje da gudu,na leka na hango Jawad a Palo da yaran nace wata ta shigo layi ya ja, Kamar me screening,Ameera ta taho na Mata ta tafi bedroom,na sake lekowa nace wata ta shigo wasu Suka taho su biyu su ma,Meenat Kuwa da kuka ta koma wajen Jawad da kumfarta tace ni anki a karasa min wankan Kuma shopping za aje da su Yaya Hafeez, Jawad yace matsa ko na mareki babu me Miki wanka yau tunda baki da hankali ke da wanka sai kinyi hankali tunda Kika ce Kinga Aunty ba kaya,. Meenat ta Kara volume na kuka tace ai ni bance ba Kaya na ganta ba Nononta na gani sai ta sake kyalkyalewa da dariya ta daina kukan tace Yaya kaga yanda ta Fadi tana gwada irin faduwar da nayi ta bawa Jawad dariya shima,yace to karki sake fadawa kowa ba kyau kinji tace to,yace jeki ki durkusa ki bata hakuri kice baza ki sake ba,ta koma da gudu tayi yanda Jawad yace sannan na Mata wankan itama,a haka dukkan su sai da na musu wanka Saura su Humaira da Abeed Yan Yara,hijab na saka na tafi karbo su Abeed Humaira tana cinyarsa na karasa gabansa ya kalleni yaso yayi dariya yace ai gwara ki jefar da towel a gaba na yanzu ke wacce rashin basira ce zata sa ki zauna da towel gaban Yara ki godewa Allah su Hafeez basa nan da yanzu sunji,baki na turo da shagwaba nace ni bani yarinya na tafi,na dauke Humaira na juya,Jawad harda cewa inda kwadayi da wulakanci,yarinya tayi auren kudi za aci bati dama kin Fara bawa Abeed nono Yana Sha tunda Kinga ba a dade da tsige shi ba nono bai isheshi ba sai na siyo Miki magani kina Sha ruwan nono zaizo tunda naji ance sun girma sai ki shayar da su sai na Kara Miki kudin. Juyowa nayi idona ya kawo kwalla nace kaga ba ruwana da Kai babu ruwana da Kai ka daina kulani shikenan,Kuma wallahi sai dai na shayar da Kai yafi karfin Yara,Kuma Allah zai kaimu sai kazo tukun Allah yasa naga bakinka saina bara shi gida biyu ka jawa kanka,Jawad dama shi baya so tayi nishadi yafi so yayi ta bata haushi,waye zai kula wannan trash din naki,tarkace na Miki Kama da kalarki, Juyawa nayi na tafi kawai Ina saka tsiyar da Zan tsula masa Su Hafeez ne Suka dawo abinda nace su siyo Suka siyo min,Bayan Nima nayi wanka Muka Yi Sallar la'asar,Yara ga cin abinci da tsuro tsuro in ka zuba suci kadan,anjima su Kuma dawowa haka nake fama,kwata kwata na hanasu kallon tashar cartoon sai dan lokaci kadan kadan sabo da ba birgewa bace Kuma ba wayewa bace a bar Yara basu da aiki sai kallon cartoon duty na mace ta koyawa Yara addini Susan waye Allah iya mu'amula sabo da su amfani alumma Nan gaba,ba Kawai yaro sabo da kudi ko wayewa basu da aiki sai wasanni da kallon film ko cartoon basu San waye Allah ba Basu San addini ba bare mu'amula me kyau,shi yasa nake hanasu kallo sai dai nayi ta koya musu karatun Qurani da hadisai ta sigar da yaro zai iya dauka,Susan waye Allah menene Islam Haka na Fara kokarin fahimtar dasu kafin ma su koma school. Da dare ma yaran duk tuwo suke so manyan ne basa so Muna kitchen da su Nawwara mukayi aikin suna tayani Ina koya musu,Muka gama na yiwa su Hafeez faten doya da kifi sai Kuma kowa ya dawo shi faten yake so,yara sai hakuri haka na basu ban San ko gogan Yana cin tuwo ba ban ma kulashi da abincin ba. Shima bai fita ba bare ya siyo yayi tunanin Zan kawo Masa tunda Ina kawowa sai yaga Shuru,shima bai Nema ba yasha Madara sa snacks, su Ayana su Uku Suka tafi can wajensa aka barni da su farida,Salma,Sultan da sauran Hafeez ma muna zaune Muna ta labari,Hafeez yace Aunty Wai Ina Yar uwar Nan taki sarkin ashariya ya sunanta ma? nace Kadad a sunanta,nace Nima na iya Kawai akwai dalilin da bana dura muku ita,a Raina kudina na tuna yace idan nayi ashar a Gaban Yara minus dubu dari,nace dubu dari ba nan take ba ni nayi ashariya Allah kiyaye,Hafeez yace Aunty Nima Yaya yace Ina gama degree zai min aure nace Kai ka kiyayi kanka kana yaronka ka fada matsala,yanzu ga misali ka gani a kaina tunda aka min aure yau kwana na daya tal amma ban huta ba tun safe nake kula da Yara gashi da dare ban huta ba,duk abinda akace ibadane ba dadi tawa kaddarar ta raino ce shi yasa Babana yace sai hakuri,Waleed yace amma ai akwai soyayya,nace Kai Waleedi kyale Harkar Nan Kawai Allah ya bamu lada,da Sanda Ina budurwa shanawa nake a gari duk sati sai muje kasuwa da kawayena sau Uku muna abubuwa yanzu Kuwa sai dai nayi girki da aikin yara idona ya kawo kwalla nace wallahi Babanku ni ya haifawa nima ashe Ina can Kano Kuna Lagos ana ta tara min Yara na zaci abinci zanci na koshi na huta tunda ga kudi ga kayan dadi ashe ba haka bane Ina ganin Dan kula da Yara nawa abin yake Su Hafeez suna ta dariya suka ce Yi hakuri yanzu Aunty tun daga kwana daya tal har kin karaya yaushe aka fara ma me akayi da maza, banga laifinki ba kina yarinya Kuma Amarya har an kawo Miki bataliyar Yara kiyi Hakuri,a raina nace wayyo Hafeez baku sani ba ni na jawa kaina yanzu idan Ummiya taji sai taci ubana karyar da na musu,a fili nayi murmushin yake nace ba damuwa ai haka Allah ya tsara gwara na rike ku ai a raina nace Allah ya Isa Asif tun a iya yini daya na Fara raina kaina ga wata uwar gajiya tun safe ban huta ban huta ba ga hayaniyar Yara ai muna Hira sama sama na koma kasan tiles na kwanta ban San nayi bacci ba ma,su Hafeez harda wani tafiya part din Jawad, Hafeez ya ganshi Yana ta aikinsa da takardu yace Yaya Aunty ta gaji tayi bacci a kasa Muna hira Muka ga tayi bacci kaje ka dakko ta,Jawad yace to goodnight kuje,ko ta kaina bai bi ba har ya gama aikinsa ya taho da su Ayanah Yana zuwa yace ke tashi ki Kai su suyi fitsari ki kwantar da su,Idona na bude na fashe da kuka na Fara burburwa da Shure shure nace ni Allah na gaji dan Allah ka yanke Naira Ashirin a cikin Albashina ka barni nayi bacci,Wai ashirin kacal yace Minus dubu dari to Ina Jin dubu dari zai yanke na mike zumbur na rungume Ayanah Ina Yan Yara anzo bacci inyee inyee to ku taho muje muyi kwanciyar mu,har Muka tafi Jawad yana tsaye a wajen Kamar an dasa shi tunda yake bai taba ganin me son banza Irina ba,Kai ya jinjina ya wuce part dinsa, Yogourt yasha tare da yin Shirin bacci ya kwanta tare da yin adduar bacci ya kwanta. Tsakar dare Yana bacci ya juya yayi ruf da ciki Nan ya fara mafarkin sex dinsa daya Saba,Yana ta yiwa katifa Yana Nishi da gurnaninsa,lokacin Kuma naji Farida tana ta zazzabi dake su Uku suna bed dina tana ta nishi na fito sabo da na fada Masa ko da magani ya bani a bata. Ina zuwa bakin kofar bedroom dinsa na dinga Jin gurnani da Nishi sai kace rago,handle na Murda na Shiga gaba daya a saman bed na hango shi ya jefar da blanket a kasa,baki na rufe da hannuna na tsaya a kansa Ina mamaki a hankali nace ohhh wannan kaji kuka irin na rago inama wannan rago ne Allah da a yau sai na jashi na tafi kasuwar Yan awaki da shi na siyar da na samu kudi dan a kalla na siyar da shi dubu tamanin da na samu banza kudi a banza,in sanwa Ummiya dubu biyar a ciki,Kadada Naira Hamsim ladan ganin ido,Daddy dubu daya,Farisa da Hamziyya Naira dari dari, Baba Kuwa ko ficika Ina lissafina naji yayi wani lakwas yayi shuru,da sauri na dan matsa baya kadan nayi sallama da karfi,nasan lokacin ya farka amma ba lallai Yana hayyacinsa ba nace na shigo ya juyo da sauri ya kalleni fa mun hada Ido amma dake baya ganewa yace tsaya Ina zuwa karki shigo,Ina kallo ya jawo blanket ya rufe jikinsa sannan yace murda handle kofar a bude take,na dinga dariya a raina Ina tsaye a room din kusa da shi yace wani na Murda handle Masu Sharhi Ina godiya matuka aci gaba da gashi please AsmaBaffa 08033933642. 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 31-35 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA KUDIN JIKAR MAGUZAWA 300 NE MASU BANK TRANSFER 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 MASU YOUTUBE CHANNEL WASU BASA NEMAN IZINI SUKE MAIDA NOVEL AUDIO KU DINGA NEMAN IZNI DAN ALLAH. _Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_ _Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_ _Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_ _Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_ _Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_ _Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba Kamar su Lady capsule 4500 Sugar wanita 3500 Glutathione 3500 Vitamin e 3k Gluta white 3500 Royal jelly 3500 Apetamin 3k_ _Frozen collagen 3500 Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_ _Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_ _Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state 08066726866_ _Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_ PAGE NAKU NE Alhusna Amina Adamu Usman Bilkisu Tambari Maman Murtalah Umma Khursum Oum Nuaima Rukey Muaz Aisha Sunusi Mummy Hibbat Smb collections Hussaina Abdullahi Maimuna Umar Zakiyya Bello Maryam T Baliya M.j collections Maman Nusy Ruma 💔💔 Fuskewa nayi kawai nayi sallama harda bata rai sannan ya amsa nace Farida ce bata da lafiya tana zazzabi in kana da magani ka bani a bata,no asibiti ce dani ba magani ba,akan wannan sai kin tashe ni a bacci Ina bacci na me Dadi kin yanke min shi,a Raina Dariya nayi nace dama Ina so in tambayeka Ashe kana da cutar...? Yanzu naji kana ta gurnani da Zan shigo har naji sai na tuna masu fyarfyadiya nayi,Ido ya tsura min yaga alamar da gaske na ji,yace ae itace Watarana harshena har fashewa yake,Sannu Allah ya bada lafiya bani magani,kin tashi yayi ya nuna min wani first aid box yace zaki ga paracetamol na Yara ki dauka ya juya tare da gyara kwanciyarsa,idan zazzabin bai sauka ba ki sanar dani,to nace nayi waje abina,Ina komawa na tasheta da kyar ta tashi na bata maganin tana ta rawar sanyi,tace ruwa na dakko na Bata ta Sha da yawa,zumbur ta Mike tace amai na kaita toilet da sauri tayi aman ruwan da maganin,bakinta na wanke Mata na gyara toilet din muka fito na Bata maganin again nace to kwanta ta kwanta sannan na lullubeta, su Abeed kuwa suna wajen Bintu Asmau dakinsu da wasu yaran Suma Haka Muka Yi baccinmu sai da asuba banyi niyyar tashinsu ba amma duk Wanda suka Fara tasawa sai da na tashe su Muka Yi sallah har su Asmau, Ina koya musu azkhar sannan wasu suka koma bacci tunda ba school sunday wasu Kuma Suka fara kukan yunwa,Kawai kitchen na wuce direct na Kira Yan aiki Suka tayani cikin lokaci kalilan na gama shirya breakfast su Bintu na sa suka yiwa dukkan yaran wanka tare da shirya su cikin kana Nan Kaya dama duk kana man Kaya ne da su ban taba ganin wani Atamfa a cikin kayansu ba har manyan su Hafeez ne kawai masu shaddoji da yadika Suma ba wani sakawa suke ba. Abincin ma masu aiki ne Suka hada musu tea da komai manyan ma Suka zo Suka Yi serving kansu,kafin nayi wanka na shirya masu aiki sun gyara gidan ko Ina sai sheki da kamshi ke tashi,bedroom Dina na gyara kawai na shirya cikin kayan lefena wani lace me tsada na saka fari dinkin Riga da zani buba irin Wanda ake daura zanin akan rigar,Haka na daura naci dauri na nayi kyau sai kace zanje biki Ina Fitowa yaran suka Yi ta gaisheni suna cewa kinyi kyau Aunty,Waleed a hankali yace Yaya Ya auro babbar halitta,wucewa nayi kitchen banyi Niyyar Kai Masa breakfast ba amma dai na hada komai nasa a tire na wuce bangarensa,Ina tafiya Hafeez yace sai naga bana ganin Aunty tana zuwa part din Yaya kamar ba acan take kwana ba,Ahmad Yana kasa da murya yace ka taba gani ai basa zuwa a kan idon Yara sulalewa suke Yi a boye Kar a gani tana zuwa, Hafeez yace yau bazan Yi bacci ba sai na gani da idona tana wucewa taje ko shi yake zuwa Shi kuwa gogan Ina shiga Naga yasha wanka cikin kana nan kaya ya fito Palo zai fita,yayi kyau sosai da sosai Ina kwana nace, Alhmdllh ya furta kawai yana tafiya ya furta na koshi yayi waje da sauri Yana cewa nayi tafiya ki kula da kowa sai Nan da 2weeks,da sauri na tambaya Ina lekawa compound sabo da sauri yake wacce kasar? Na tambaya, tsayawa yayi har na karasa gabansa da tire na yace min Sweeden ya fada Yana Shiga motarsa kafin ya rufe nace ko tea baza ka Sha ba? na furta da kunkuni,kallona yayi kadan Kamar bazai Yi magana ba yace Ina tea din to? a wata Yar ceramic kettle me kyau na tsiyaya Masa a cup Yana kamshi daukan cup din yayi yace sai me? nace ga chips ga pepper chicken Ina shagwaba,yace bafa birgeni kike Yi ba ganin dama nayi yaja tsaki ya dauki iya tea dinsa a cup zai rufe motar nace ka dawo min da cup dina Kar a batar min ku maza haka kuke duk abinda kuka dauka bakwa dawowa mace da shi spoon dina Kar a batar min, yace iko da kayana Zaki min ke Kika zuba min in zubar ma Mana Ina ruwanki yaja Tsaki tare da furta rufe min mota,hannayensa na kalla cup da waya ce a hannayensa da kafa na tura Masa kofar na rufe driver yaja suka bar gidan mamakina ko Kaya bai dauka ba masu aiki su Haruna na bawa suka cinye bani da aiki masu aiki sun gama komai,yaran na jawo na Fara musu kitso da kayan ado iri iri,kowacce da Kalar nata sun dade rabon da a musu kitso sai uban gashi duk ya lalace,Hafeez ne ya dawo ya kawo min. Sabuwar waya me kyau tekno spark 9 yace Aunty gashi Nace wow Yayanku ne ya bada ku siyo min? Hafeez yace a'a kudi ya bamu jiya yace yau zaiyi tafiya mu kashe shine Muka Yi Karo Karo Muka siya Miki waya yanzu anci gaba kina ta amfani da karamar Vivo gashi ko dannuwa bata yi,farin ciki ya kamani nace kaii Allah ya muku Albarka nace Kash Hafeez kuyi hakuri an sarkafe ni da sasarin aure amma da sai nayi rawa,Ahmad yace Aunty point of correction igiyar aure dai,Nawa sasari ne a Ina ka taba ganin Amarya irina,layina na saka Suka dan saita min abubuwa na,Hafeez ya duba kaf bani da number Jawad yace Aunty ya Naga baki da number Yaya? Nace na haddace ta a kaina ai number masoyi haddarta akeyi,kiyi saving kin huta Hafeez ya saka number Yaya Jawad yace Aunty me za a saka Honey,Hubby,darling Baby? Nace sa Masa dankalin hausa shi ya dace da shi Yayanku ai sak dankalin hausa,Meenat tayi tafi tace wallahi ba shine ba yayanmu Sugar ne,Ashe Yara suna ji,Farida tace a sa Masa Handsome yaya,nace Kai Hafeez dankali dan hausa karka sake ka canja min suna,Hafeez dai ya saka Sweet potato ya sa min number dinsu Ina ta yiwa Asmau kitso itace ta karshe daga ita an gama su Humaira Yar yarinya ita akwai gashi rarrafe take yi bata son a taba Mata gashi Kuma yau dole sai na Mata ko calaba ce na sa Mata abun ado beats Ina gamawa Asmau na dauko Humaira na matseta a cinyata yanda baza tayi motsi ba,Ina taba gashinta ta Fara ihu amma ko kulata banyi ba sai da na gama tas sannan na sake ta,beats dinne ban saka ba a hakan ma Sai da nasa su Meenat suna Mata Wasa da wayo har na saka Mata duk sai Suka Yi kyau ko wacce Kalar nata daban,wayata Suka dauka bayan na bude snap chat suna ta yin pics harda ni Suka Yi munyi kyau kuwa Hafeez gaba daya ya turawa Jawad ta Whatsapp yaga Yan kannensa chas sun dawo Yan gayu,yaji dadi. Washe gari da Yamma Abba yazo a motarsa shi kadai,Me aiki ce tazo ta fada min Baban me gidan ya zo Abba Yayan mahaifinsa,Kice ya shigo na yafa mayafi fari Kalar lace dina yaran ma suna bedroom suna Wasa Ni kadai ce a Palo sai hayaniyarsu a daki zaka ji,Abba ne ya shigo da sallama na amsa tare da mikewa tsaye nace sannu da zuwa Abba,kallona yayi sai yau ya taba gani na,nace zauna ya zauna kuwa durkusawa nayi tare da gaida shi ya amsa har da sakin fuska,ruwa da lemuka na kawo masa,anci sa'a Abba da son gaisuwa ko Indai zaka durkusa har kasa ka gaida shi to an gama, lemon ya Sha yace Ina Jawad din ne wajensa nazo,nace laaa Abba yayi tafiya yau Yana Sweeden maybe ma yanzu Yana jirgi,Abba yace ikon Allah to idan kunyi waya kice nazo nemansa ya kirani,kema bari na fada Miki yaran nan Zan dawo na kwashe su ai bai dace kina yarinya a barki da Yara ba haka gani Ina raye da iyalaina mene amfanina,Murmushi nayi nace Abba ba komai wlh Zan rike ai Kuma ya kamata ku huta amma kuyi magana da Jawad abinda yace shike nan yace to shike nan bari na koma,turaruka na kawowa Abba nace gashi Abba kayi amfani da su, bazan taba iya bashi a nawa ba sai a Jawad sababbi naje na kwaso uku nace a raina ko Babana sai yaci sa'a Zan bashi bare wani Abba,Abbo mato da dai Ummiyace sai na bata amma Baba ya min laifi bare wani Abba,yayi godiya ya tafi na Masa Allah ya tsare. nace in Jawad ya dawo na fada masa Abba tun a mota yace wannan matar tasa ai Mai hankali ce ban San Haka take ba to ga Kuma Hajiya Barira ta matsa a kwaso Yara ya na iya dole na karbo Mata Yara,Yana komawa gida ya iske Hajiya Barira ta hakimce tana cika tana batsewa,yace Umman yara Yana murmushi,Hmm tace Kawai tace yau bana Jin Zan iya girki Kuma bazan iya cin na Yan aiki ba sabo da haka ka Shiga kitchen ko jullof din shinkafa ka Yi min yanda Watarana kake min ai ka Dade baka min ba dama,Abba yace girki Kuma Umman Yara? ae haka nake so ko baza kayi bane? Abba yace ai ba naki yi bane amma ga Yara da Yan aiki kamata a kitchen,abin kunya ne to idan aka bi ta wani fannin ai sunna ne,to sunna ance dole mace ta tursasa miji? Okay baza kayi bane? Abba hanyar kitchen ya nufa Kawai tace na manta kayi da su Hajiya Mariya da Hajiya Hajara zasu zo yanzu,Abba ya fada kitchen ya fara abinci Umma tace karka cika attaruhu,Su Hajiya Hajara ne Suka zo Abba Yana kitchen Yana fama,Suka ce ya Ina mijin tace Yana ciki Yana Mana girki,tafawa Suka Yi shegiya gaskiya kin kware,Umma ta furta Ni ta Wasa ce Suka sake tafawa,Babbar 'yar Umma Layla ce ta shigo bata Kai su Nawwara ba tunda taga kawayen Umma ta dinga galla musu harara ta wuce ta shiga kitchen taga Abba Yana ta yanka Albasa tace Abba girki da kanka,Umma ce tace sai kayi ko,Albasar da ya yanka ta kwashe ta watsa a dustbin,kafin ya juyo ta dauke ruwan da ya fara zafi ta zubar a sink ta kashe gas din ta rike hannun Abbanta tace muje wallahi yau sai dai ta kwana da yunwa yace ki bari na dafa Mata sabo da a zauna lfy,Fitowa tayi gaban su Umma tare da rike kugu layla ta nuna su da yatsa tace Abba bazai dafa muku abinci ba kartan banza,Umma tace ke kawayena Zaki zaga ashe baki da kunya,yarinya tace ai ba su kadai ba harda ke Umma bazai dafa ba munafukai Umma dake yarta ce ko fada bata Mata ba tace kuyi hakuri tunda ta zageni ni dana haifeta waye baza ta zaga ba yaran zamani ne sai hakuri dole sai masu aiki ta sa Suka dafa musu abinci sabo da daya Yar tata ma Nusaiba sun kafa sun tsare Babansu bazai Shiga kitchen ba,Umma tace Hajara Ina Kuwa budurwar yarki wacce da ta taba cewa tana son Jawad? Hajara tace wai Safna ai har yanzu tana kaunarsa shi yasa maza da yawa sun fito zasu aure ta Yarinyar Nan taki ita sai Jawad shi kuma bai ma San tana yi ba gashi Yar banza shekarunta talatin da biyar taki aure,sai shegen tara samari na rasa yanda zanyi da yarinya tunda taje kasar waje ta lalace,to kwantar da hankalinki Zan Shige Mata gaba ta auri Jawad kice tazo Ina son ganinta zamu tsara mata yanda zata yi itace zata bibiyeshi kin San maza irin su Jawad sai ana Shige musu ake samu tunda yanzu yayi gida da matarsa ai har gidan zamu na zuwa sai ya so ta,Umma har ranta so take ta kuntatawa Najla Kar ta bari ta samu sukuni ko da Safna bata samu Jawad ya aure ta ba Maman Safna tace zata Zo Inshaallah,itama dayar tace idan bai so Safna ba ga Bahijja yata Yar shila kyakyawa 18yrs,Umma tace ba matsala sai ku Fara bada cin hanci kafin alkalami tafawa sukayi,Sukace me kike so na cin haccin?Umma tace Ina lace din kike saidawa Yan 30k to a bani guda daya kyauta,ke Kuma Hajara cikin shaddojin nan,babu Bata lokaci Suka ce zasu Aiko Mata da su sun san Umma bata aikin banza. Da dare kuwa Abba yasha masifa akan me bai taho da yaran ba ai ba sai ya jira wani Jawad ba,Abba yace Yarinyar ce akwai kirki shi yasa gwara mubi ta hannunsa,ki jira ya dawo ai dole a dawo Miki da yaran nan tunda kina so ki Kwantar da hankalinki ni banga ma abin so a Yara ba wlh ni bana son Yara dan Kawai kin nace ne mun rabu da Kaya yanzu Zaki kuma jajibo Mana masifar data fi karfinmu amma tunda kina so shike nan,Umma tace ni a dawo min da su,to cewar Abba shi ba a son ransa ba baya son Yara Sam,yace bahaushe ba wata gaskiya da yayi a nan Wai wani da na kowa ne,Ni nawa sune nawa ko ya muke da mutum ba abinda ya shafeni bazan iya kashe kudina akan wani ba,Ni nace ya tara yaran Sanda na masa fada ai bai saurare ni ba,Umma tace to ni ance maka son na wani nake,to Mene naki na Neman su dawo Mana ya juyawa Umma baya Yana uban tsaki Washe gari Umma har Kaduna taje inda Babar Hafeez take,tayi mamakin ganin Umma tunda aka saketa bata sake ganinsu ba ko yaronta bata sake waiwayarsa ba gashi gidansu talakawa ne na karshe Kuma tayi aure har sau har sau Uku tana son zaman auren amma ya gagareta ko Ina ta Shiga sai wata silar tazo an sake ta,Ga gidansu talauci kamar ya kashe su,Umma ta shiga bayan sun gaisa an kawo Mata ruwa a kofi da shinkafa Fara da Mai da yaji,Umma tace sauri nake bazan iya cin abinci ba a gurguje nake Maman Hafeez ke Kuwa Anya kina da rabo ace Kamar ki a gidan iyayenki kalli mamanku ta tsufa ga tarin Yan Uwa ga talauci ga danki can a gidan Jawad ya shahara ya girma ya Zama saurayi Yana ta shanawa da kudi ke ya barki a nan kina da arzikin da ai kin gama komai wlh da nice ke zuwa zanyi na dakko abina ko banza idan Yana kusa da ke duk abinda ya nemo ke zai kawowa yanzu danki ya Zama abin mora kije ki dakko abinki ko da tsiya,matar Jawad tana can tana sashi aiki har breziyya yake wanke mata sai abinda tace,yaushe Jawad yayi aure? ai munji a radio yau bai fi kwana hudu ba amma a haka matarsa har take abinda taga dama komai tsiyarta ai ta daga kafa tukun,Umma tace baki yarda ba kije ki ganewa idonki,yanzu ko na cewa Hafeez yazo ai bazai saurareni ba,kice Zaki tsine Masa kece Kika haife shi cewar Umma,to Ni dai bani da kudin mota Kuma a Ina zanyi masauki kafin ya yarda ya bini,shirya na Miki kudin jurgi ma ba mota ba sai ki zauna a gidana har ki kwaci yancinki,Maman Hafeez tace ah to muje ai baza ka bari danka ya manta da Kai ba ayi ta cinye maka moriyar yaro,Haka ta shirya tayiwa Yan gidansu sallama tabi Umma zata samo kudi. Kafin su Isa Zamfara Umma ta gama zuga Maman Hafeez tas suna zuwa Zamfara wajen Maman Ahmad Suka je itama Wai tazo ta dauki danta,tace ni ba mahaukaciya bace tunda Muka watsar da Yara ba wani zuwa muke ba an rike Mana su basu rasa komai ba sai yanzu dan yaro ya girma Yana karatunsa naje nace ya taho sai yanzu nasan Ina da yaro to bazan dakko shi ba kokari ma nake Nan gaba naje na bada hakuri nayi aurena Ina zamana lfy baza kuzo ku zugani ba,naki wayon Nima bazan tsaya ku kaini ku baro ba ta yiwa su Umma fata fata Suka fice daga Nan Kawai Lagos Suka nufa gidan Umma a ranta tace dole fa idan wannan bai bulle ba sai wannan ya bulle dani cewar Umma,Haka Kawai yarinya a auro ki mijinki yafi mijina kudi Kuma bazan karu da ku ba Impossible Bangarena Kuwa Muna zaman mu lfy da yara Ina kula da su yanda ya kamata suna zuwa school dinsu idan sun dawo na koya musu assignment ga islamiyya suna zuwa Ina koya musu Nima na addini sosai nake sasu a hanya har na kwashe kwana goma Sha uku a gidan Jawad mun Saba da Yara mun shaku har na Saba ma ba wata wahala nake Sha ba tunda Yan aiki suna tayani duk da cewa raino ba sauki, Maman Hafeez har yanzu tana gidan Umma bata Zo Nan ba suna jira Jawad ya dawo. Tunda ya tafi bamu Yi waya ba,yau ana gobe zai dawo Ummiya ce ta kirani a waya Wai ga su Kadada nan da Tahantsi zasu zo da gara da akace za a kawo nace a barta sunce su abin kunya ne sai anyi tunda Babana ya dawo shi ya bada komai na garar Driver yasa ya kawo su idan sunyi sati sai su dawo a motar haya Ina ta murna zanga dangi Yan gida. Tun safe Suka taho amma sai washe gari da asuba Suka sauka a Lagos,Hafeez na tura yaje ya taho dasu,Yana zuwa ya iske Kadada ta fito tana cewa a nuna min gidan wanka nayi fitsari ko nayi a jikina,Hafeez yace to tsaya a nemo na kusa,Ni bazan iya jira ba,Allah yasa daga wajen gari Suka tsaya tace zanje can nayi,Hafeez Yana tsaye ya jingina da mota tace cutar sanyi ce da ni tayi karfi a jikina sanyin mafitsara shi yasa bana iya rike fitsari,Uhm cewar Hafeez Kadada taje bayan ciyayi tayi fitsari ta dawo Suka wuce. Kadada tana ta kallon arna da Kaya bingilallu Kamar zasu tafi tsirara tace ga Yar uwarku tazo hausawa ne Suka bata mu da sa Kaya irin nasu gamu a Kauye shegiyar Atamfa kullum kamfani sai yo su yake kala kala,Hafeez yace wannan suna da addini Christian ne ku wa kuke bautawa in ba dodon tsafi kuka sani ba,Kadada Nan take sai ta ji haushi ta bata rai dan Kaine Kawai kaci albarkacin Fara da take aure a gidanku yau da na cika maka aljihu,Tahantsi ta gaji shi yasa bata iya magana amma tace Hafeezu mun kulla da Kai Ina nan da kai sai na girgiza gidanku bari na huta,Drivern Babana yace Kai samari yau naji ashariya iri iri wata Kalar tunda uwata ta kawoni duniya ban taba Jin irinta sai yau,Ni kaga Ina sauke su wlh bazan kwana inda wannan suke ba Ina da aboki gidansa Zan kwana da asuba Zan juya kano,Hafeez Yana ta dariya yace haba driver can Kuwa ta gidanmu bata yi,ai a haka yayanka ya aureta? Hafeez yace gaskiya ita ta daban ce,Kadada tace Fara dince ta daban? to wallahi Sallah ce Kawai banbancinmu amma na tabbata tunda kace Fara Bata Yi ashariya ba da dalili ko tantama banayi dole da dalili tunda kace a gidan kake yanzu,har kanne na cewar Hafeez,Kuma babu Wanda ta narkawa ko Daya? Hafeez yace kwarai kuwa,Kadada tace akwai wani abu a kasa karya ne,Fara ko kauyenmu taje Watarana tana finmu zage zage dan Kai Ummiya ma mamanta sunanta Hakuri sabo da hakurinta amma tana ashariya, Tahantsi tace bari muje gidan Allah yasa mu ga Umman nan da Kadada kika bamu labari yau sai nayi sama da shegiya sai ta karewa gajimare kallo sannan na saketa tayo kasa. Hafeez yace ai Kuwa baza ku ganta ba tun zuwan farko bata sake zuwa ba,har Suka je gidan Tahantsi tace lallai tun a duniya Fara ta Fara Jin kamshin Aljanna inji musulmai tace bari naje ta sa min Albarka irin tasu ta musulmai ko nima zan dace,da Zan samu irin haka a guje Zan Shige addinin su Fara,Kadada tace tab ni Kuwa tuba babu,kije kullum sai kin ta wanke Fuska sau biyar. Suna fita a motar gashi ba Yara bare a sauke musu kayan abincin Ummiya ce tace ba sai manya sunje ba tunda garar ma ba so su Jawad suke ba, Su Haruna Hafeez ya Kira Suka shigar da kayan abincin har store su Kuma su Kadada Suka Shige da kayansu,Driver ko tsayawa mu gaisa baiyi ba ya fece, lokacin duk Yara suna school sai ni kadai na gama gyara part din Jawad,gyara na musamman nayi sabo da anjima zai dawo duk da a bakin su Hafeez naji,Su Kadada ne Suka shigo Muna ta murna Muka rungume juna, Tahantsi ashar ta kutuntumo tace wannan kyau haka kinyi kiba ji yanda Kika Kara haske,Babu shakar doyin kwatar unguwar ku cewar Kadada,nace Zan ci ubanki,Kadada ta rike baki tace Ashe da gaske Hafeezu yake Wai bakya zagi yanzu? Nace hmm bari kedai Ina Yi a zuciyata,na durata a zuciyata a kullum na kanyi sau goma a cikin Raina ko na buya a daki nayi da yawa na fito, Tahantsi tace rayuwa yau Fara namiji ke juyawa har ya hanaki ki hanu Kuma bakya Masa karya Dan nasan Ummiya ma ninke kike Nace aure ya wuce tunaninku Kadada na Isa nayi zagi a gabansa tab rufa min asiri,ah lallai Zamu fadawa Ummiya yarta ta shiryu,nace dole ce ta sa amma Ina nan akan bakana,iceko bakya barin ko ta kwana? Nace ai Kuma Kun San ba wannan zance waye ya Isa sai me gidan,sama Muka haura Kadada tace su Fara an Kara yin duwawu nace wlh kuwa sunji Kaji,tunda Muka shiga bedroom Suka zauna Suka tasa Ni gaba Kamar sun samu tv suna ta kallo na,Tahantsi tace yanzu Fara kema fa a Bude kike a haka Kamar budurcinki nanan Kai Watarana Ina yarda da Addininku Kinga an sirrinta abin babu me gani sai ogan,Kadada tace bari muyi wanka ki bamu aron kayanki na Yan gayu mu saka,nace ai gwara na siya muku sababbi haka Kawai mijina ya dawo ya ganku da kayana a jikinku yaga wata tayi kyau ko ku fini kyau a ciki bada ni ba ku bari ya dawo a siyo muku Zan baku wasu dai kyauta Wanda bai Sanni da su ba. Suka rike baki kawai,sai da sukayi wanka na basu sababbin Kaya Suka zaba tare da cin abinci sannan Suka kwanta suna hutawa Hafeez ne yazo ya fada min yanzu Asif zai je dakko Yaya Jawad,nasan ba birge shi nake ba akan me Zan wahalar da kaina wajen yin girki tea Kawai irin Wanda yake Sha na dafa masa,wanka Kawai nayi bana so ya sake rainani Ina da kana nan Kaya na masifa amma bazan iya sawa ba sabo da su Hafeez haka na zabo wata Atamfa sea green me golden a jiki,dinkin ya hadu riga da skert ne,Kamar a jikina aka dinka nayi kyau sosai,na saka sarka da dankunne da agogo na duka golden color naci dauri na, gashi na me tsayi na tufke shi na saki jelar a baya yana gadon bayana sai dai ni gashina ba baki bane haka dai yake shi ba baki ba kuma ba ja ba irin na Yan Fulani,na turarukan dana siya a wajen Mmn Mujaheed na shafa masu azabar kamshi na fito kamar zanje biki,palon nawa dama na sa an sake gare shi Yana kamshi ta ko Ina Kamar ba Yara a gidan haka gidan yake sabo da Ina kula,Ina shafa maroon jambaki naji motoci nasan ma shine tunda naji mota ba daya ba. ta sama window na leka na hango shi yaci uwar gayu cikin Jean arsh da farar Riga me gajeren hannu,akwatuna har biyu manya a hannunsa suna magana da Asif sai dariya Asif yake shi kuwa Fuska a hade kadaram kadaham,Hafeez yaje sun gaisa ya Masa Sannu da zuwa,banyi gigin sauka kasa ba zamana nayi gefen su Kadada da suke ta bacci,mintuna kadan Jawad ya wuce part dinsa Hafeez Yana binsa da akwatuna,baiyi tunanin zai iske shi kal kal haka ba sai yaji sanyi ga kamshi ko Ina Yana shining,Hafeez ya juya yace bari na fadawa Aunty,Jawad yace Kaine ma zaka fada Mata nufinka bata sani ba bana son gulma,Hafeez dai ya wuce sum sum ya Kama Kansa,banje nima ganin Yara ma sun kusa dawowa na shirya musu abinci a inda Suka Saba ci babu hawa dining sai iya manya sune kadai ke Zama a dining,Jawad Kuwa wanka ya Shiga ya fito ya shirya cikin Jallabiya dark milk,sannan yayi Sallar azahar ya zauna Yana Addua sabo da la'asar ta kusa su Kadada na tasa nace idan Zaku ci wani abu kuje ku duba kitchen nasan ba Sallah suke ba Suka tafi Kuwa kitchen. Ihun Yara ne ya tsoratasu Suka shigo da gudu wasu suna wakar makaranta wasu suna karatu a bakinsu wasu suna surutu har da masu fada a ciki, Tahantsi Suka leko da iya kansu daga kitchen duk Suka rike baki,Suka ga na fito da masu aiki yaran suna ta rungumeni ni da Yan aiki Muka hau cire musu kaya,Su Bintu Suka zuba a washing machine Zakiyatu ta tattarasu wanka,Na dauko Abeed a dakin bintu naji Yana kuka Ina daukansa ya Fara dariya yana ja min sarka,Kadada tuni ta daura Hannaye a kai tace ke Tahantsi da ayar tambaya a nan wannan yaran fa? Kan uba,Ina kallon kofar kitchen na hango su Kadada Suka koma ciki da sauri tsoro ya shige su,Murmushi nayi na tashi tare da shiga kitchen din Abeed Yana saman kafada ta,Kadada tace wannan su waye Fara? Ina iyayensu? na sansu da surutu nace I will Explain,zanyi bayani amma dan Allah karku fadawa kowa,Kadada tace to koma mene ke dai Kika jiyo suka dauki Apple suka Yi waje tare da komawa sama suna ta mamaki Suna cin abinci cikin Shirin Islamiyyarsu na tattara su har Abeed Yana hannuna Humaira tana hannun Waleed muka tafi part dinsu basu San ya dawo ba sai da naje bakin kofar Palo nace Yaya ya dawo....kafin na rufe baki sun fada ciki da ihu,Ina cewa su nutsu amma Ina tuni sunyi ciki sai fadawa sukeyi jikinsa,daga baya na shiga dauke da Abeed, kallo daya ya min muka hada Ido nace ga su Abeed sunzo maka Sannu da zuwa..ai nasan sune Suka zo ba ke ba,nace tabbas kuwa,Waleed yace Kai Aunty daga dawowarsa sai fada,nace kai baka san wasa ba Waleed na furta Ina dariyar yake, Abeed ne yake ta Mika Masa hannu,ya Miko hannaye zai dauke shi hannaye sai jikin nonuwa na, Kamar bai sani ba ya fuske yace ashe Meenat ta ganewa idonta gaskiya Abeed da Humaira sun girma sunyi bulbul haka,har gabana ya Fadi da ya ambaci Meenat ban gane ba Ashe shi dai Boobs yake nufi,Ni da bangane ba na goce da labarin su Abeed nace ai madarar nan tayi yanzu wa zai ce Madara suke Sha,bamu taba Hira ba sai yau yace ai naji alama gasu nan lukutaye ban gane wanne yafi wani ba,ai Yara irin Meenat basira ce da su har na rasa irin kwakwalwar Meenat akwai wayo tana ganin abu ta haddace duk ta fisu ganewa na furta Ina murmushi Yace kanta Yana ja,nace hmm irin labari yayi dadi, har da cewa su Kadada sun Zo Wai Ummiya ce tace dole sai anyi gara yace uhm to an gode ki bani number na Mata godiya,naji Dadi ya daraja nawa dalilinsa ashe tunda ban wulakanta nasa dangin ba bai kamata ya wulakanta nawa ba,yace kowa ya tafi school ya raba musu biscuits da alawa suna murna Suka tafi,bayan sun maidawa Bintu Abeed da Humaira Sai lokacin yace to me ya rage Miki? nace na wuce part dina,good girl ayi gaba ko? nace wacce Gaba ai Allah ya kera shi tuni ka taba ganin an haifi mutum yazo babu gaba,ka tambaya kaji da nazo duniya sai dana tsula fitsari a gadon Ummiya sabo da lafiyarsa Kuma kaima nasan haka ko a gidan umma ana yin wani ne special? Yace 1-1 kenan Nace me kayi ya Zama 1-1 haba ai 1-0,yace kwakwalwarki ce bata ja shi yasa tun farko baki gane ba. Tunani na lula Nan take na gano, kukan shagwaba na Fara na manta da yara,Hafeez suna kusa ta jikin window na Jawad suna surutunsu,Muna fuki Hafeez yace to Aunty kambu ya motsa yau yara uku zamu samu ya furta a ransa,Yana cewa Kai Yaya Allah ya bamu I taka ko da irin Kadada na samu,Ahmad yace what? Wannan Yar kauyen in banda wari me wajen zaiyi Hafeez yace ai Kuwa da Allah sai ya tsine mata,Waleed yace Babanmu ya gada muku masifa, Hafeez yace Mata biyu zanyi aure sai inda Allah ya tsai dani, baka da hankali kana ganin yanda Muka Kare iyayenmu duk sun wulakantamu da Jawad bai da zuciya me kyau wlh da yanzu maybe sai munyi bara ka canja tunani wannan ba girmanka bane,Sai na fadawa Yaya ni kake fadawa haka,sorry amma gaskiya ce ai. Farooq ne yazo Wanda aka dakko daga airport Rannan,waya ya Kira yace Kai maye daga dawowata kazo,tashi nayi tsam nayi waje muka hadu da Farooq a hanya sai kallona yake Ina komawa su Kadada Suka tafa Fara sau Nawa akayi? baku da aikin yi,Wai Addininsu ya hana fada to mudai fada muke yi Suka furta. Farooq kasa zaune yayi ya kasa tsaye yace wai wannan zukekiyar fa,Jawad yace matata ce, baki ya rufe yace Allah na tuba na Mata kallon da ya keta shariya,Jawad yace kullum Addua muke maka Allah ya shiryeka Farooq kowacce kazama ka bude Mata tsaraicinka ta gani wannan wacce lalacewa ce? Farooq ya sosa Kai yace ai ni wlh bana Bari suga nawa,Jawad ya furta to nasu fa ai kana gani ko? Farooq da saurin bakinsa yace ahhh wannan kuma settellite Dina ce ai ana budewa sai kallo,Dan ubansu Ni nace su bude,Kuma ka Kara dage min da Addua Jawad bana dadewa in da ka San Dan zakaran kaza da na je Sai dis na wuce wajen,kasan zakara haka yake in kaje kauye ka gani Kamar a Kan Kaya haka yake, Jawad duk da bai son Dariya sai da ya sheka dariya kamar Me yace baka da lafiya Mata sun kashe ka da cuta ka garzaya asibiti Haba dai bana son mugun baki,Jawad yace na sanka da sana'ar maturbation kana biya kanka bukata wallahi ka tuba ka daina da Mata masu Yi da Maza Allah ya shirye su da kasan irin illar da kake ma kanka da baka yi ba, ka tuba ka daina,idan ka kasa ka mikawa Allah kukanka ya shiryeka sannan ka daina kallon fina finan batsa shine zaka samawa kanka lafiya Ina baka shawara Farooq wlh ka daina ga zunubi da tsinuwar Allah ga illa ma Kai gashi yanzu duk karfinka ya kare Farooq jikinsa yayi sanyi yace Inshaallah zanyi kokari na daina ka tayani da Addua,Kayi aure yafi maka matata tana da kannai na baka daya,na baka Kadada dai dai da Kai kenan inda baka jin magana ta fika rashin mutunci,ga Jahadi ka musuluntar da ita,sai kayi maganin Maturbation Allah ya hore maka kayi aure ga Yar Kadada shugabar masu ashariya ta Nigeria,Farooq ya durawa Jawad ashar yace dama da gaske ne bamagujiyar ka aura? Taka hadaddiya Ni ka hadani da wata gardiya,Jawad yace wlh babu munana kaf danginsu matata fari Kawai ta fisu,sai ka bani me ashar Watarana taci kwalata,ba sai kayi maganinta ba tunda kai zakara ne ga kaza ka samu ai sai a hau a daga sharp sharp Farooq yace Kai dan uwarka minti nawa kake Yi haba Farooq sai na fada maka idan nayi 30mt matata dariya take min tasan ranar bani da lafiya Kawai,uhm dan love ka manta kace raino ka kawo ta? Haba irin wannan zundumemiyar mace ai tuni ta daidaita min sahu matata first class Yar Al Janna,Ko da hurulain sai sunyi biyayya matsa yaro kana can kana cutar kanka ga matar aure ku kwana tare kuyi Wasa tare ba sai sex ba ka rungume abarka ku Sha hira me dadi ga Yan Idon gari ka kwana ana feeding naka ka zauna sai shashanci banza gara Kadada tafi karfinka ma wlh taimakonka zanyi ita ba Wanda ya taba ta. Farooq yayi tsuru Yana kallon Jawad yace gaskiya aure ya gyara min Kai Kai wannan jikar Maguzawa Allah ya Mata Albarka wlh Nima auren zanyi sannan Kuma dole naje na sawa Jikar Maguzawa albarka da baka magana haka yanzu kaji masararrafar Dadi,Jawad Kamar mace harda tabe baki yace wlh harda shanye Hannu Kamar Dan daudu Farooq Yana ta dariya da mamaki yace Kai Kira min Kadadan nan na ganta yau Zan gani shugabar ashariyace ko kyakyawa ce,baza ka zubar min da girma ba,kaje part din Najla ka sa mata Albarka dan Allah zaka ga Kadada sai ka gwada a barka, Farooq yaji pampo yayi waje zai ga Kadada Umma sunji Jawad ya dawo gobe sun shirya zuwa har gida Masu Sharhi Ina godiya Naso na tsaya daga free page amma bari a Dan Kara muku sabo da masoyana da masu siya da Wanda ma Allah bai basu iko ba Ina godiya matuka musamman masu ruwan sharhi na groups Dina daban daban da Wanda ma bana groups Dina ba Allah ya Kara lfy da nisan kwana. AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 36-40 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA MASU BUKATAR SHIGA JAKAR MAGUZAWA PAID GROUP 300 NE MASU BANK TRANSFER 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK MASU TURA KATIN MTN 08033933642 'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER +227 90 79 59 39 MASU YOUTUBE CHANNEL WASU BASA NEMAN IZINI KAR WANI KO WATA YA MAIDA MIN NOVEL AUDIO SAI DA IZNI DAN ALLAH. _Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_ _Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_ _Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_ _Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_ _Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_ _Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba Kamar su Lady capsule 4500 Sugar wanita 3500 Glutathione 3500 Vitamin e 3k Gluta white 3500 Royal jelly 3500 Apetamin 3k_ _Frozen collagen 3500 Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_ _Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_ _Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state 08066726866_ _Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_ PAGE NAKU NE Ummur Ameer Gimbiya Diyar Katibi Mummy Muhammad Mmn Abida Fara Yar duma duma Zulaiha Idris Maman Alamin Safeeyat Zainab Sulaiman Nice gal Maman Muniba Maman Yusuf Mrs lawan Hadeeza Mukhtar Ummu Annur Sadiya Ahmed Baraatu Ahmad Buhari Farida Yusuf Bashir Fatima Abdullahi Maman Khausar Safiya Farooq ya shigo da sallama Muna zaune tare da su Kadada sai ko Kadada ta mike zumbur tace laaaa Kamar Wanda na ture ya fada saman baro,Farooq ya ganeta yace dama kece lokacin munje Kano nabi ta wata kazamar unguwa Motata ta lalace naje neman me gyara Zan wuce Kika bankar dani saman baro ga haushin mota gashi kin cuceni shi yasa na Miki Allah ya Isa na tsine Miki, Kadada tace yo dan ka tsine min bakin ka ai dai dai yake dana Babba,kasan Babba a yaren mu Wanda yafi kowa tsufa a gidan to Babba kenan tsinuwarka dai dai take da tasa,zancen na katse da gaisuwa gaisar shi mukayi yace shigowa nayi mu gaisa Kar na tafi Amarya bata San abokin mijianta ba Allah ya Miki Albarka Najla Amarya Muna godiya,Kadada ta bude baki tare da furta ah kai ka bude baki ka sa Mata Albarka Kai a wa? Kafin ta rufe baki,su Umma sun banko kofa tare da shigowa ko sallama Kafin ayi magana Tahantsi ta lailayo wata mayyar Ashariya ta gagara tace waye ne wanne Dan kut.....Kadada ta karbe da wata dunkulalliyar ta Maguzawa me tsayin gaske wacce zata Kai minti daya ana jerota ba a gama ba to ko su waye bura.......ya za ayi Muna zaune ku tsorata mu Dan.......ta sake lailayota, Tahantsi tace kunci cin......kaza kazan ku....Najla nima na tafa musu Ina sake tafa musu na Kara da tawa dama naji muryar Umama na narko ta nace wanne Yan Babbar.........kafin kace mene munyi tafi ashirin.....Umma sai da ta tsorata ta shigo,tana shigowa Kadada ta hada Ido da Umma tace ke gaton Uwarki kinji Iya a gidan wanne marasa tarbiyya Kika ga ana shigowa gida haka? Babu Wanda yasan Maman Hafeez sai Farooq tana shigowa ciki Ta hantsi tace ke Kashi da rai har da ke,Maman Hafeez taji ashar tace akasi aka samu daga Kauye muke Bamu San kofar glass da glass ba,Umma baki ta saki tana kallon Maman Hafeez tace haka Zaki min? a gidan ubanwa kike daga Kauye kina cikin birnin Kaduna,kiyi bayani ke Najla danta tazo dauka Hafeez zata ta tafi da abinta Kuma ke baki Isa ki dinga more Mata yaro ba,Kuma aure Jawad zai Kara kwana Nan idan baki sani ba ki sani Sai dai ki mutu. Hafeez din? na tambaya tare da furta to tafi ki dauki abinki tunda yaro ne Dan Allah je ki maida shi ciki karewar daukansa me ya dameni tunda wajen me gidan kuka zo ai sai kuje,kyalesu Fara tunda Bata San mutunci ba in ta Isa Barira kike ko Umma ta Kara magana cewar Kadada, Tahantsi zumbur ta Mike Tace dama itace Umman baku fada min ba? wajen Umma ta nufa da saurin gaske zata suru Umma tayi sama da ita Farooq ya riketa ram Wanda Kawai ya tsaya kallonsu yake suna ashariya, Tahantsi tana burbuwa sai ta lika Umma da kasa tana ka barni nayi rantsuwa da dodo,Kadada tace Ni Bari na cika Miki burinki bai kamata a watsawa dodo kasa a Ido ba Kadada ta tafi itama harda sarsarfa itama Farooq ya riketa da Hannu Daya dayan hannun ya rike Tahantsi,Kadada tayi tayi ta kwace ta kasa ta ciji Farooq amma yaki sakinsu Kadada ta fara kutuntumo Masa ashariya masu maiko ,ya juya yace da Umma ku gudu wlh Zan sake su....kafin ya rufe baki sun Umma sunyi ta kansu da gudu,Umma harda zamewa ta fadi a kasa Nan take kashin hannunta ya tsage ta kasa tashi ta Fara ihu,Jawad Yana ta Jin hayaniya har ya tube Kaya zai canja wasu daga shi sai 3qtr fari tas ya Masa kyau ihu yaji Kamar sai ya fito da sauri zuwa part dina,Yana Fitowa yaga Umma a kasa tana ta kuka a kasa tana ihu, ga Farooq rike da su Kadada tana ta cizonsa tana tafka Masa ashariya, amma yaki sakinta,ta hantsi Kuwa cewa take Ina ganin mutuncinka ka sakeni,Najla ni Kuwa Ina ganin Jawad ba kaya na fada bayan kujera na dakko hijab dina na taho da sauri na sa masa ya cire da sauri ya jefar bayan kujera na buya amma ya ganni,wajen Umma yaje Yana Mata Sannu,ta mike hannunta ta rike Wanda kashin ya tsage tace matarka ce tayi min dukan tsiya ta jefar dani wayyo hannun na ya karye ta karya min hannu ta saki ihu,daga kawo Maman Hafeez zasu gaisa shine Suka hadar min da Yan uwanta sai da suka ballani wayyooo Alhaji Nasir....mijina.....Jawad ganin na buya ga Farooq rike da su Kadada sai ya yarda da zancen Umma ya juyo a fusace yace Amma ko dan darajar Abba da girmanta kwa kyaleta ko me tayi,babbar mace haka ai ko darajar girmanta taci a haife ta Haife ku,Kuma gidana tazo ko me zata Yi ba ruwanku,Umma ta Fara murna a ranta tace aure ma zaka Kara ai wannan ba mutanen arziki bane Basu da asali Fit na fito nace ranar da aka shigo da Amarya gidana ke Kuma sai na Miki Illa tunda bakya tsoron Allah ni Zaki wa sharri,Jawad Yana kallona har girgiza nake Ina masifa sai lokacin Farooq Ya sake Kadada da Tahantsi, Tahantsi tace angon Fara ka tsaya kaji zancen gaskiya....baki na rufewa Tahantsi nace ba ruwanki wannan bangarena ne,Kadada tace ke Tahantsi bar shegiya wannan ta koma matsoraciya ya gama da ita tsoro take ji Kar yaki kwanan aure da ita ai da ganin fara taji dadin Namiji muje su kasheta tafi son Dangin Miji wannan Umman me Fuska Kamar miciji ya fasa kai ba Barira kike ba ko Basira ce mu baza mu daga Miki kafa ba,Suka haura sama suna masifa,Farooq ne ya kalli Jawad ya kyafta Masa Ido yace bari na Kai Umma asibiti wannan kadai ya isheni Iznah bazan iya ba,Umma tace Ni bazan je ba mijina ya kaini Kuma sai yaga me aka min,Dan bala'i hannunta na zogi Wai sai Abba ya gani juyawa tayi tare da ficewa tana faman Barka kuka wayyo Hannu na sun karyani shike nan sun maida Ni musaka ta juya tayi waje rike da Hannu tana kuka. Hafeez ne ya hadu da Mamansa zata fice da sauri daga gidan Jawad zagin su Kadada ya ruda ta,Mama ya Kira sunanta,ta juyo da sauri tace Hafeez dina Kaine ka girma haka? tabdi ai kaima ka Isa auren,Hafeez yace yaushe Kika Zo lafiya? ta koma kusa dashi tace wlh faduwa tazo dai dai da Zama tunda gaka dakko kayanka mu tafi dama zuwa nayi na tafi da dana na tafi na barka ana ta zaluntarka me ake maka? suna saka aiki? Yace hmm Mama kenan,ka fada min Dana,kayi hakuri na tafi na barka ka yafe min,fada min wanne irin zalunci ake maka? Hafeez yace uhm Kawai ki gaida gida mu lafiya muke zaune,ba abinda ake Mana,Kuma yanda ake kula da mu ko ke baki min ba,me Zaki ce dani kina so na Kika watsar dani sai yanzu da Kika ga na Zama mutum inbiki ma ai nayi asara sai Allah ya tambayeni ki gaida gida ya juya yayi tafiyarsa tana Hafeez Hafeez amma Ina ko juyowa baiyi ba,. Sauran ne Suka dawo daga school sun shugo kenan Nawwara da Waleed sun San Maman Hafeez sabo da ta taba zuwa neman takardar saki lokacin suna da dan wayo,sauran yaran basu kulata ba suka Yi ciki bare Ahmad da bai fiye magana ba,Maman Hafeez ta Kira Waleed da Nawwara tace Kai kuzo Nan baku Sanni bane Maman Hafeez ce fa,gaishe ta Suka yi,tace sannunku Yara manyan gobe,Ashe yanzu a nan ake rike ku? Nawwara tace ae,Kuma Kuna Jin dadi ba'a saku wahala ko matarsa tana saku aiki ne tana takura muku? Tana dukanku? Nawwara tace uhmmm kullum bama hutawa har wanke wanke muke Mata,Kuna Yan yara Kamar ku dan rashin Imani sai ta saku wanke wanke? Waleed yace aeeee....to gaskiya dai tafi Umma kirki amma tana takura Mana baza muyi kallo ba sosai ba daga karatu sai tana yawan samu aiki tayi ta aiken Hafeez ya Zama bawanta, Nawwara tace ko cartoon bama kallo ta dinga samu wanke wanke ni da Asmau ni dama bana son wanke wanke Watarana har compound Muka share Maman Hafeez ta rike baki tace bata San zafin haihuwa ba karku yarda,karku dinga yi in tace kuyi kuce Kun ki,idan ta muku fada ku zage ta zata gaji ta kyale ku sannan zaku warwasa a gidan dan uwanku me arziki,karku dinga kyaleta Nan Maman Hafeez ta zauna ta gama zuga Nawwara da Waleed dama Waleed Yana da raini kadan yake jira,tace ku shiga ciki ai idan kana hannun wani dole sai abinda ka gani karku raga Mata wallahi ku zagi ubanta Suka ce dama ai mun daina kyaleta Suka tafi Lokacin Umma ta fito tana kuka ta shiga mota Allah yasa da driver suka Zo,suna tafiya Maman Hafeez tace tsinanniyar yarinya na samu yaran ai na gama kora musu jawabi na gaya musu gaskiya karsu kyaleta,Umma tace Kuma sun yarda? Tace ae guda biyu a ciki,tana fada Umma tace Waleed da Nawwara baza su wuce su ba dama basu da mutunci wannan,ai wannan Nawwaran Allah yayi tsinanniya a nan wajen dama nafi Jin haushinta,Kinga dan ruko Dan ruko masifa,yanzu duk abinda take musu basa gani shi yasa bani ba rike dan wani dan wani jarabar duniya, har Suka je asibiti aka Kira Abba yazo asibiti shima Umma ta fada Masa karya da gaskiya tace Kuma sai yaje ya rama Mata,Abba yace bari ki warke sai nasa anje an ballata itama har gida sai nasa an Mata barin makauniya. Farooq yace da Jawad akai kasuwa bada niba wannan jihadin yafi karfina daga rike ta ashar tafi Hamsim Kaine zaka iya yayi tafiyarsa Jawad yayi Murmushi yace yaushe za a Kai kudi? Farooq ko kulashi baiyi ba ya tafi tare da shiga motarsa,Jawad juyowa yayi ya kalleni Kawai ya juya zai wuce part dinsa su Nawwara basu kula da shi ba har Suka shugo,da murna nace oyoyo Ina kuka zauna Haka? cikin bala'in raini Waleed ya furta ba'a sani ba,Nawwara taja tsaki tace aikin banza kafin ma ta wuce na juyo da ita ma daureta da mari har biyu,ta durkusa ta Fara kuka tana ce min Allah ya Isa ai Kuwa nace za Kuwa kici ubanki Allah yasa akan idon Jawad Suka Yi,nayi Niyyar nayiwa Nawwara mugun duka amma sabo da bata taba zagina ba sai yau shi yasa na Mata uzuri Kuma taci sa'a su Kadada suna daki,Jawad dawowa yayi palon yace me kace Waleed? Yace ba komai yana bata rai,Tasss naji saukar Mari a kumatun Waleed,yace tambayarka nake me kace? Kaima zaginta zaka Yi? da girmanka kana Namiji Allah yasa naji wani ya zageta again ya ja tsaki ya juya tare da wucewa part dinsa Yana tafiya Yana ce min karki bawa Nawwara da Waleed abinci yau kuje Wanda Suka fita su dafa muku kuci ko baiwar ubanku ce Naji dadi ko ba komai ya nuna musu Ina da muhimmanci,tashi Nawwara tayi ta wuce sama tana kunkuni,Waleed ya buga Tsaki ya wuce part dinsu nace kut....na Dade a wajen a tsaye Ina mamakin abin har na gaji na haura sama bedroom Dina su Kadada Suka ga na shigo sululu, Tahantsi tace hala yaci mutuncinki me gidan naki? Zama nayi kusa da su a gefen bed Kawai bance komai ba,a duniya na tsani raini musamman yaro ya zageni na dade a zaune bance musu komai ba har na gaji na tuna Yana gida ban Kai Masa komai ba gwara ko bazai ci ba na bashi,tashi nayi na fice,Kadada tace wlh yaran Nan sunwa Fara yawa Ina zata iya Dan ma Allah yasa Yana da kudi ga Yan aiki amma duk da haka kula da Yara da yawa ba Wasa bane,tunda naji auren Fara da gaggawa nasan ba mutunci a harkar ba aji soyayyar ba sai auren, Tahantsi tace uhm Ni mijin ma Kamar bai damu da ita ba haka nake gani gwara mu fadawa Ummiya tazo ta dauke yarta tun kafin a lalata Mata rayuwa,Kadada tace uhm uhm karki farda bai dace ba kiyi Shuru Kawai a Addininsu Lada ake samu sunce,Kuma Kika San Yaya suke rayuwarsu ba ruwanki Kar mu fada muyi Shuru ba aji mutuwar sarki a bakinmu ba idan tayi tsami kowa ya ji yanzu muyi kwana ukun mu tafi sabo da idan ina nan jinina hawa zaiyi Ina so Ina so inyi masifa an hanani kina ganin zagin dazu ma da Muka yiwa su Umma sai Dan saukakawa mukayi wani Dan kadan bazan iya ba bakina a sake yake bazanzo a takureni ba. Ni Kuwa ban sani ba Yana cin tuwon shinkafa ko baya ci oho shi dai na dafa na dare na hada lemon kwakwa da dabino ya dau sanyi sai na hada masa da Dambun Naman kazar da nayi na cika Masa wani bowl da shi na dauki tray nayi part dinsa Ina zuwa bakin kofar nayi sallama ya amsa da kyar ma ake Jin muryarsa sabo da yanga,shiga nayi ciki baya Palon ma bedroom na shiga na hango shi yana zabar Kaya zai saka nace ga abincin bai juyo ba yace ajiye tunda bakya Jin magana sai kin kawo min dole bance komai ba na ajiye Zan juya naji muryarsa yace Yara sai hakuri,dama kadan nake jira na fashe da kuka,juyowa yayi tare da kallona yace kudi....Kudi Wai lallashina yayi tunda ya San uwar son kudi ce ni naki nayi Shuru,yace wai ba na dauki mataki ba Kuma mene ne Zaki zo duk Iskanci idan ya tashi ni zaki yiwa,harara na balla Masa Muka hada Ido yayi kamar bai gani ba yace ga kudin Saloon Zan baki ki huta wahalar da kanki ya mike tare da irgo kudi da yawa Ina ganin haka nayi shuru,Dariya na bashi ya murmusa ya juya yana irgo min kudi jikinsa ba kaya sai dan boxers,kusa da shi na matsa Ina bayansa Ina shakar kamshinsa Kamar Zan Shige jikinsa,Yana juyowa na fada jikinsa tare da kankameshi, kici kici yake yanda Zai janyeni a jikinsa a hankali nace Ummiyata na tuna haka nake mata idan raina ya baci na sake kankame shi,da masifa yace sakar min jiki ni Ummiyanki ne,au Fyade Zaki min,Ina jikinsa na dago na kalleshi Jin yayi shuru Ashe Kansa ya dafe da Hannu daya,idonsa na faka sajensa na fisgo da karfi,Kara ya saki da sauri nace dama wayo na maka so nake naji kalarsa ashe karsana ce A ransa yace lallai ta Raina ni taba gemun babban mutum Irina ai raini ne,sai ya share yace ga kudin jeki,Hannu na miko Zan karba daga nesa ya Miko Ina karba ya damke Hannu na tare da jawo ni,ihu na saki Ina bashi hakuri,Naga kin rainani da yawa da Hannu daya ya daga ni sama da kyar garin kwatar kaina na rike boxers dinsa da hannaye biyu na janye shi kasa da sauri ya sake ni yace tsirara Zaki min ya Fara gyara wandonsa nayi kofar dakin Ina dariya nace na gane Ina da Dadi yau ga Area dinka Nan tana ta numfashi Yasin na Masa gwalo,Ran Jawad ya baci na sutale Masa wando yace sai naci uban Yarinyar nan a gidan uban wa take numfashi sai kace mace me da a cikinta Zan kamaki ne ,part dina na wuce Ina ta dariya tare da haurawa sama na fada bedroom Dina inda su Kadada suke suna zaune saman bed na fada saman gado na tare da jawo blanket na lulluba tashi na sake Yi zumbur nayi waje da gudu na koma part dinsa lokacin har ya Sha shadda tsadajjiya zai fita Yana fesa turare na bude kofa na shiga tare da tsayawa a jikin kofa ta mirror ya ganni Yana taje gashinsa,nace tambaya nazo Yi dan Allah kaciyar asibiti aka maka ko ta gargajiya wanzami ne? a fusace ya juyo yace,bude kofa nayi na fice da gudu na koma sashena Zama yayi a saman bed tare da tunanin wanne irin rashin mutunci zai min ne ai,Tsaki ya ja ya fito zai fito compound Yana tafiya dake tsakaninmu da gate akwai tazara sannan direct babu wani Dan aiki da zai ganka ko ka ganshi har sai kaje bangaren gate,shi yasa naje da sauri Muka jera Ina gwada yanda yake tafiya yana wani basarwa,Hanya ya canja na sake jerawa da shi Muna tafiya Tsaki yaja Yana so yayi dariya Yana fuskewa amma ya kasa sai da yayi dariya yanda nake gwada tafiyarsa,kina da matsala ya furta,yanda yake magana na kwaikwaiya kana da matsala remote na mota ya Danna tun kafin ya karasa inda take ya bude itama wasu wurin parking din basu da alaka da gate sai ka fito da mota kayi tafiya sannan ka Isa gate, yau da alama shi daya zai fita,Muna karasawa jikin motar na bude Masa mazaunin driver kallo na yayi sannan ya Shiga nace ice cream da Shawarma please harda shagwaba na fada,yace wai ke sonki nake ne? Akan me deal ne fa ya kawo ni ba so nake ka so ni ba nima baka bukata na soka,a dawo lafiya,kallo na yayi a hankali na turo Masa lips nayi sign na kiss muuuuaaahhh na dan duka a bakin kofar motar Harara ya galla min da masifa yace rufe min mota,har na rufe na sake budewa tare da gyara Masa gefen rigarsa da ta fito sannan na rufe sannan na tafi,Ina mamaki da baya iya min komai,Ina da dalilin da nayi Masa hakan Nima,dan bai Isa na kai kaina ba. Har dare yayi Nawwara basu ci abincin dare ba Haka na hakura na zuba musu ita da Waleed sauran su sunci tuni,a hakan ma da suna karba sai zumbura baki suke,a ranar Kuma Asmau taji haushi itama na hana Yan uwansu abinci ta dinga harara ta sabo da Nawwara ta Fara zuga Asmau a kaina,Bayan munyi wanka munyi Shirin bacci har su Kadada room dinsu daban, Asmau da kanta tazo ta kwashe kannensu su uku Farida,Meenat da Ayanah irin baza su kwana a wajena ba,tsiyar Dan wani kenan shi yasa idan baka haifi naka ba sai bakin ciki ya kashe ka,Ina kallonsu bance komai ba nayi kwanciyata na manta ma nace Jawad ya siyo Mana Ice cream banyi tunanin zai siyo ba ashe ya siyo sai ya Kira Asmau ya bata ta kawo min,ko kawo min bata Yi ba ta Shige dakinsu da kayan Suka raba Suka shanye sai washe gari da sassafe naga sun watso robobin Palo da ledoji duk sun faca faca da palon da bedroom dinsu sabo da ga baiwa na gyara musu Wanda a baya ba haka suke ba. Ina gani kawai nasa masu aiki Suka gyara ko Ina na gidan har room din su Asmau lokacin duk sun tafi school har su Meenat an sasu a school dasu aka koma dawowarsu gidan Jawad,Humaira,Abeed da Ayanah sune Kawai Basu Isa zuwa makaranta ba. Washe gari ma Ko da safe basu jira an shirya su ba da kansu suka shirya kansu da kannensu Suka tafiyarsu makaranta ko sallama basu min ba,Kadada basu gane komai ba sabo da kwanansu daya Kawai a gidan,harkarsu suke Yi kawai daga kallon tv sai ci da sha sai bacci. Wanka nayi na shirya cikin wata silk gown me Dan siririn hannu doguwa har kasa Yar straight Haka marar nauyi dark blue,ta fito da asalin surata sosai na sheka kyau Kamar baturiya,ko dankwali ban daura ba,Su Kadada suna garden na fito Palo na duka Zan dauki Remote Jawad ya shigo yace yau ba a bawa su Nawwara kudin break ba? Sunzo suna kirana a waya,mikewa nayi tsaye ya Kare min kallo lokaci guda nace Basu Sanar dani ba Kawai tafiyarsu Suka Yi sai tashi nayi naga basa gidan Ahmad ne Kawai yace Kansa na ciwo yau bazai iya zuwa ba,sai Hafeez Kuma suna part dinsu,ya kamata ka tara yaran nan ka musu magana bayan Nawwara da Waleed jiya Asmau ta Fara hararata shine na tashi na iske sunyi faca faca da palon nan da robobin ice cream da ledojin chocolate da snacks Wanda da ba haka suke Yi ba,na rasa me na musu Ni dai nasan Allah Yana kallo ban taba zaluntar yaro ba ko kanne na wlh bana musu abinda nake musu,kitso na dade da daina yinsa amma dake sune ba Kalar da bana musu Kawai Ina ganin marayu ne ko ba komai lada mutum zai samu,karsu kaini bango ka tsawatar tun kafin na dauki mataki Asmau da Nawwara ai ba Yara bane . Jawad ya gama ji na tsab yace Ina gida yau bari su dawo haka Kawai ya furta ya juya part dinsa yace kawo min Breakfast,mikewa nayi na soya masa dankalin turawa da kwai sai na shirya Masa komai a tray na wuce part dinsa,Ina Shiga ya bini da kallo yace su Hafeez suna gidan nan ba Wai kishi ba addini ya haramta kanin miji yaga jikin matar mutum,Kuma su Hafeez suna Nan kin sani addini na tuna Miki ba Wai kishi ko wani Abu ba,kije kiss hijab ko ki canja Kaya amma idan Kinga ke haka kike so shike nan Zaki iya zamanki koma waye ya gani ni bani da damuwa,nace haka Zan zauna Ni,fine ya furta Yana tabe baki yaja abincinsa ya fara ci,saman center carpet na kwanta,yace Wai me kike nufi dani ne tunda kin kawo min abinci ki tafi Mana naci In peace,allow me to enjoy my self haba, Yana zaune a saman kujera kafafunsa na kalla nace yatsanka me kyau na ja kafarsa daya nace mu ganiii.....kafarsa ya fisge,Hannu nasa na dauki chips guda biyu Ina daga kwance na miko Hannu nace San min,duk kin dameni na rasa ya zanyi dake,dariya nayi kawai a raina nace zaka sani akwai ranar da Zan rama yanzu ma Ina da dalilin da nake haka wlh sai ka magantu Remote na dauka na juya daga kwance nayi ruf da ciki na daga kafafu na sama Ina watsal watsal da su,Riga ta ce ta sauke ta dawo iya gwiwa farin kwauri na ya bayyana luwai luwai da shi,Jawad ya kalla ya dauke Kansa harda Jan tsaki, tashi nayi na mike na juya Masa baya tsayawa nayi da ina canja chanel ya bini da kallo bai San ma ya tsaya da cin abincin ba,Yana tunawa Kuma ya bata rai yace ke fitar min a room, remote na ajiye nayi waje abina na barshi,Yana ganin na fita yace haka kawai daga auren Reno kizo ki takura min,Yana ta masifa shi daya har ya gama cin abinci yaje ya sake sabon shiri ya fito,ashariyar su Kadada yaji akan Kawai suna kallon film,Kadada ta daddanawa star ashar na film din tana ai gashi can ka kasa kula da matarka an sace ta,duk namijin da baya kula da matarsa yaci Kaza kazansa...Jawad yace wannan dani suke Kawai ya fice abinsa,haka Kawai sai kwakwalwarsa ta hango masa haduwar mu ta farko dana Zo karbar tallafi,Ina a tallafi shugabar marayu,Dariya ya saki bai shirya ba,ya tuno Sanda ya ganni na kawo musu fura,ya dinga dariya yace nayi missing furar Nan,hayyacinsa ya dawo yace Wai me yasa nake tunata ne yaja Tsaki yaci gaba da tafiya,Baccina a motarsa ya sake tunowa Ina mafarki ya murmusa yace banzar yarinya uwar son kudi ai kudi ne ya kawo ta Kai da kake Neman ta gari Kai shareta,mota ya shiga Yana tafiya ya tuno lokacin biki da kannensa da su Kadada sai ya kyalkyale da dariya ya furta Kadada tafi ma komai Ina Fara baki ba Sam,Fara ya tuno yace Kai gwara Tahantsi ma,wata zuciyar tace karya ne,duk yanda yaso kushe Najla ya kasa haka ya fara driving Yana tafiya Yana tunanin Najla har ya manta da Driving babbar mota tazo tayi gaba da shi gaba daya,mutane Suka Fara salati aka taru akan motar Jawad ko motsi baya yi sabo da Yana tafiya Kawai sitiyari ya tsinke gashi Yana ta gudu Yana sauri zai je Office. Tunda Farooq ya fece sai gashi washegari ya dawo yamma ya dawo,su Kadada ya iske a compound yace Hey....Kadada ta galla Masa harara,yace kun kwana lafiya? Har da kai da kafafu Muka kwana gamu ka gammu,Farooq yayi dariya,Kadada tace kinga shima Yana da abun lobawa a kumatu irin na Fara da Hakuri....Kutmar.....babbar........ashe Yana da kyau,ya akayi ban kula ba tunda na ganka sau biyu sai a na uku? Farooq ya dinga dariya tace lallai da dodo shima kyau ne da shi,to ai shike nan jeka kawai,Farooq yace zance nazo fa wajenki,tab saurayi na ka Zama saurayina hmmm ai Kai sai Yan birni,mufa a Kauye muke Nan ma da kaga mun Fara gogewa Fara ce take gyara mu,amma ni yanzu Ina gaban Ummiyan Fara,Kuma ni bazan Yi saurayi da me addininku ba,azo a rinjayeni bada Ni ba,gobe ma Zamu Yi tafiyar mu kullum Fara sai taji wa'azi tayi ta kunna tv me wa'azi bazan iya ba,Farooq zaiyi magana tace nasan me zaka ce shedan ko,to mukam ya gama Yi Mana fitsarinsa a Kai ruwa Kawai muke sawa Muna daurarewa bada Kadada ba ga Tahantsi na baka itace me sha'awar addininku,Tahantsi tace ke kiyayeni bada ni ba,tabani Namiji yayi sai nayi wankan tsarki bazan iya ba Suna dariya aka Kira Farooq dama shine last call na Farooq akace me Wayar yayi hatsari AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏 JIKAR MAGUZAWA 🌏 41-45 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA MASU BUKAR SHIGA PAID GROUP NA JIKAR MAGUZAWA 300 NE ACCOUNT NUMBER 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK TURA KATIN MTN 08033933642 'YAN NIGER +227 90 79 59 39 MASU MAIDA MIN NOVEL AUDIO WASU BASA SANARWA BADA IZNI NA BA,A DINGA SANARWA _Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_ _Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_ _Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_ _Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_ _Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_ _Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba Kamar su Lady capsule 4500 Sugar wanita 3500 Glutathione 3500 Vitamin e 3k Gluta white 3500 Royal jelly 3500 Apetamin 3k_ _Frozen collagen 3500 Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_ _Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_ _Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state 08066726866_ _Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_ Page Naki ne MUFEEDAH Farooq ko gama ji baiyi ba yace a Ina ne?ana bashi address bai fadawa kowa ba Kawai cewa yayi Ina zuwa ya juya da sauri ya juya ya shiga motarsa ya fita Kamar zai tashi sama,Su Kadada Suka ce ba kalau ba wannan Kiran bana lafiya bane zo mu koma ciki mu zauna muci gaba da tagumi,su ma su Kadada basu fada min ba naga dai sun dawo sun zauna sunyi tsuru,nace lafiya ku Kuma? Labari Suka bani abinda suka gani,tsoro naji na wuce part din su Hafeez naga har Ahmad sun fice Kawai mota naji Hafeez ya kunna sun Kara gaba,kiransa na dinga Yi a waya bai dauka ba,Nima ban San komai ba na koma inda su Kadada suke nayi shuru tare da zuba tagumi,ganin tagumi bazai kaini ba na dakko carbi Ina ja Ina karanta Innalillahi wa inna ilayhirraju'un Bangaren Jawad Kuwa tare da Yan Sanda aka Yi private hospital dinsa da shi baya motsi ko Daya,su Hafeez har sun fara kuka,Farooq ne ya shige gaba har likitoci Suka shiga duba shi cikin gaggawa,Nan take aka Yi wasu gwaje gwaje har karfe biyu Shuru babu su Hafeez ba labarinsu Kuma sunki daga waya,Munyi Shuru Kamar anyi mana mutuwa har Yara Suka dawo daga makaranta nayi kokarin dannewa duk da yanzu Kuma Naga da yawan yaran a ciki basu kulani ba Suka Yi wucewarsu, Meenat ce da Ayanah Kawai Suka taho wajena suna Dariya Suka fada jikina,Meenat tace Aunty yau Aunty Nawwara Suka Yi ta gulmar ki Suka ce Kar mu kulaki ita da Asmau Kuma kince ba kyau gulma suka ce Wai mu zageki ko me Kika ce muyi Kar muyi,Kuma ai zagin Babba ba kyau Ni dai ba ruwanmu ni da Ayanah,nace to ba matsala karku damu kinji Banda zagi da gulma,Suka ce to nace kuje wajen Bintu sabo da ni Sam hankalina baya jikina,haka suka ce mu wlh ke Zaki Mana wanka,da kyar suka yarda Kadada zata musu Suka tafi,sauran Kuwa duk Wanda Suka Fara wayo ba Wanda ya shiga harkata,abincin ma Asmau ce ta shiga kitchen taga banyi ba sabo da bana cikin hayyacina,ko magana Basu min ba ji nayi kawai suna ta dafa indomie a kitchen din da kansu har kannen nasu Suka dafawa,kyalesu nayi kawai. Bangaren su Farooq Kuwa suna ta jiran Kiran likita har sai 5pm ya fito da takardu yace to ku godewa Allah ba abinda ya sameshi Kawai tsoratar da yayi ne tasa yaki farfadowa amma yanzu yama farfado sai raunika da ya samu gobe zamu sallameku Amma idan ya tashi ma normal zamu iya sallamarsa,ku shiga ku ganshi,da sauri Suka shigo gaba daya ganin Jawad ya bude Ido ga drip a hannunsa Yana lumshe Ido ya Kira Farooq da Hafeez nan take suka Fara murna Ina yaran suke? Suka ce suna gida,yace okay,Asif ne ya shigo da gudu sabo da Farooq ya kirashi yaga motar yanda tayi fata fata Bai zaci zai ga Jawad haka ba,ajiyar zuciya ya sauke,Jawad ya kalle shi yace matsoraci,Dariya sukayi Asif ya fita ya Kira wayata bugu Daya na daga da sauri,yace Muna asibiti Jawad yayi hatsari amma da Sauki gashi kalau,Nace wanne kalau gani nan kawai Ina da taurin zuciya banyi kuka ba nace Kadada ku Zo mu tafi,Kadada da Tahantsi ba mayafi ba dankwali sai sabon kitsonsu da aka musu na Karin gashi dama suna yin abinsu,hijab na saka har kasa zuciyata tana bugawa,Driver na saka ya kaimu na tafi da Meenat da Ayanah Nima Bamu fadawa Yan Gida ba driver ne ya sani Muna zuwa na shiga da sauri na manta da Sallama ma,Jawad Jin shigowarmu ya bude Ido ya kallemu,haushi na yaji Wai banyi kuka ba,a ransa yace ko kuka tayi shi yasa nace su Kadada sunfi ta mutunci,ya jiki na furta yace ban sani ba da masifa sabo da banyi kuka ba, Shuru nayi su Kadada Suka ce ya jiki? Ya amsa harda Murmushi,Meenat da Ayanah ya mikawa Hannu,Meenat har ta Fara kuka tana cewa Yaya me ya dameka Dan Allah karka mutu ka barmu irin Daddynmu Umma ce zata Zo ta Duke mu,yace to daina kuka kin ganni lafiya da dare Zan tafi gida ma,Ayanah tace to Yaya kazo mu tafi,yace sai anjima kadan Drip ya Kare,duk sabo da yaran yasa lallai sai an sallameshi a asibitin mukayi Sallar Isha sannan aka sallame shi sai da su Asif Suka rike shi sabo da wahalar da ya Sha haka Muka tafi gida,bayansa waje biyu an saka bandage manya sai kirjinsa shima waje daya,hannayensa biyu Kuwa kashinsa an samu ya goce daya hannun yayi targade sai da aka gyara Masa hannayensa ma bazai iya abin karfi da su ba sai kadan Likita yace tunda ka matsa sai ka tafi bamu Gama gwajin ba Kai kace kalau kake Kar abarshi ya dinga kwana shi daya sabo da ko ya aka ga matsala ta afku to a dawo da sauri sabo da hatsari Watarana ba a sanin da wata Matsalar sai an dan Yi kwana ki a kula da shi, su Farooq Suka ce ba matsala,sai bayan mun dawo gida sauran yaran da Yan aiki Suka dinga shigowa suna Masa sannu,kannensa suka dinga layi har Suka gama kowa yaje ya kwanta har Ayanah, Meenat tana cikinmu Asif yace Najla da Allah a kula da shi....kafin ya rufe baki Meenat tace Ni Zan dinga kwana da Yaya,Aunty ki kawo min bargo na,Dariya mukayi nace to Meenat ta haye saman bed din tare da kwanciya,Jawad Yana gefen bed a zaune ya jingina da fuskar bed din,Hafeez yace wanka sai dai ayi Masa da towel Kar a taba Masa bandage sabo da sai nan da kwana biyu ko uku za a dinga canja sabo,Allah Kara sauki Suka Masa zasu tafi,Asif ya tsaya kusa da ni a hankali ya furta plus 1million a kula da shi,haushi Asif ya bani wato bazan iya komai ba sai na kudi,duk Suka fita Hafeez Yana cewa matar mu a kula da shi,Jawad yace ka nemi taka wlh aure zan maka da wuri Hafeez Naga so kake ka kauce hanya,Dariya Hafeez yayi tare da ficewa Kawai. Meenat na kalla wacce tayi bacci tuni daukanta nayi tare da Saba ta a kafada na maidata room dina inda Ayanah ke kwance naje na taso Kadada nace ki kwana a gefen su Meenat please karki danne Yara nasan Kalar kwanciyarki,sannan Kar su tasheki ki zagesu basu Saba da zagi ba karki koya musu,baccinta ta koma, na dauki kayan bacci na har wasu kayan da Zan saka da safe da Kuma sauran abubuwan bukatata sannan na koma sashen Jawad,Yana zaune inda na barshi yanzu Kam ciwon ya fara Masa zafi,gashi da kwailo sai washhhhh yace furtawa Yana cije lips. Kayana na Adana a ma'ajiyar kayansa gefe daya sannan na karaso gabansa Yana ta cije lips,a kasa gabansa na duka tare da cewa Sannu,harara ya watsa min Yana ta Jin haushina sai da kudi da zanyi komai sannan yayi hatsari banyi kuka ba,da ya mutu ma shike nan babu asarata,Hannayensa na saka da Niyyar cire Masa rigar sa tunda ta asibiti ce ma a jikinsa wancan kayan an jefar dasu a asibitin sabo da sun yage Kuma jini ya Gama da su,hannunsa yasa da Niyyar bige min hannu ya fama gyaran da aka Masa ihu ya saki tare da mikewa tsaye Wai duk azaba ce,ya sake zama Yana nishi,magana nayi nace ka tsaya dan Allah nayi abinda zanyi lalura ce ta jawo,Haka ya kyleni na cire Masa rigar sai boxers dinsa,na ganshi wani Kato nace lallai mutumin Nan Yana da girma na furta a raina,Ruwan dumi na zubo a Bowl da farin towel karami da wani liquid soap kalarsa daban yake na marasa lafiya ne Wanda baza a sheka musu ruwa ba Kamar irin su Dettol yake a ruwan na zuba Yana fitar da kamshin lemon Nace muje toilet zai fi tunda Zan wanke maka gashi, tashi yayi da kyar ko iya mikar da hannayensa baya yi,kujera na dakko na sa Masa ya zauna,kansa Yana jikin sink,Kamar ana wankewa mace kai a saloon shop haka na Fara wanke Masa gashin da wani shampoo dinsa na maza me kamshi,Ina dirje Masa gashi ya lumshe Ido har na wanke Masa gashinsa tas nasa towel na tsane masa sosai sannan na fara Masa wankan da towel din ina zuwa kusa da ciwonsa zai Yi zullo Yana wayyoooo.....har nazo cinyoyinsa su dake ba rauni ruwa da soap nayi amfani da shi na wanke Masa har zuwa kafafunsa,Ina Yi Yana kallo na nace to Saura private part ban San ya za muyi ba,yace ai ko hannuna zai balle Zan lallaba na wanke da kaina tunda kadan ne Zan iya,nace to idan ka Gama ka Kira ni akwai yin brush sabo da hannunka zai motsa da yawa idan nazo sai na maka,Kai Kawai ya daga min na fita tare da kulle masa kofa,kayana na cire na daura guntun towel dina sai katon hijab na saka na kaiwa su Bintu kayana nace da safe ku wanke a goge sannan na koma,Hijab din na cire Ina jira naji kiransa,Shuru Shuru sai kararsa naji,na tsaya a bakin kofar nace ya akayi yace na gama ashe wai towel zai daura ga hannunsa ya motsa shi da yawa,Shiga nayi na gyara masa daurin sosai sannnan ya zauna Ya rasa inda zai sa hannayensa sabo da azaba,sai da ya huta sannan na matso toothpaste a brush dinsa nace to bude,idonsa ya bude ya kalleni daure da guntun towel ko Ina na jikina mul mul Ina sheki sai kamshi nake,brush din na Fara Masa a nutse Ina bin ko Ina har yace yayi Saura harshe Nan ma nayi Masa har can ciki kusa da makoshi duk an goge, nasa Masa bowl a wuyansa Kar ya bata jikinsa a sink din ya kuskure bakinsa sosai na Masa alwala sannan ya fita da kyar ya zauna a bakin bed,Ni Kuwa wanka nayi nima sannan na wanke toilet din sosai boxers dinsa na wanke na shanya dake bai baci ba ko daya sai da na wanke komai na gyara sannan na fito daure da guntun towel dina ban ma tsane jikina ba duk ruwa,kallo na yake kawai shi mamaki nake bashi yanda nake Abu na ba ruwana da wani Yana wajen Kai tsaye, lotion dinsa me tsada na dakko na Fara shafa Masa sai ya wani lumshe Ido,nace armpit yace manta daban na dakko nace daga hannun kallona yayi sai ya daga na shafa masa da wani turare na armpit a fili nace Dan gayu,Hannu ma Ina zuwa yace ga hand lotion can duk set din body lotion dinsa ne,na shafa Masa na dauki body lotion na shafa Masa a cinyoyinsa da kaurinsa da kafa,sai yace ga na feet can ki dakko na dakko na shafa Masa a feed dinsa sannan na dakko body spray na fesa Masa sama sama,Nace to shi man babu na private part? yace duba wajen Zaki ga men's part cream ki dakko min,na dakko Ina dariya sabo da abin nasa yayi yawa yace juya na juya sannan yayi kokarin shafawa ya kasa ya hakura yace na gama na juyo ya bani na maida saman mirror Gashinsa na gyara Masa na taje tare da shafa Masa man gashi, kayan bacci Kuwa babu sa riga wando iya gwiya marar nauyi na dakko Masa da towel dinsa na taimaka na saka Masa ta kasan towel din sai da na saka sannan na janye towel din na maida toilet,yace na sa Masa Riga zaiyi Sallah,na saka Masa jallabiyya yayi salloninsa a zaune sannan na cire Masa rigar lokacin ya kwanta kuma da barin da ba rauni Yana facing mirror inda nake tsaye.. Hijab na saka a ciki na shafa Mai sharp sharp Kuma ta cikin hijab din nasa kayan bacci na,Riga me hannun vest da wandonta dogo ko bra ban sa ba haka pant ma ban sa ba turarukana na shafa sannan na haura saman bed na kwanta can karshen gadon nima Kamar inda yake a karshe, tashi nayi na kashe light na rage ac sannan na koma na kwanta na Shige bargo iya ni daya nayi Adduar baccina,yace yunwa fa nake ji,nace na manta wlh ai kamar Naga Farooq ya tsaya an siyo abubuwa,light na kunna Jawad sai kallona yakeyi har yasa naji kunya,ledojin na dakko Naga dayar ledar magunguna ne ashe,sauran ledar na duba naman kaza ne Tasha hadi,sai su Fresh yo da juice tare da fruits daban daban,kitchen din part dinsa na shiga na wanke tare da yanka Masa watermelon na zuba yinibi a gefe,da Apple,sannan zuba Naman shima a plate daban tasha cabbage da kayan hadi,Ina zuwa nace to gashi,tashi yayi ya zauna sannan na dakko katuwar cinyar kaza na Fara bashi a baki Yana ci,Ina so naci Ina tsoro Kar yace na cinye Masa yawuna ya tsinke Nima yunwa nake ji,tana ta kamshi shi yake ci amma ni nake Masa santin nace amma daga gani zata Yi dadi,irin wannan gashin akwai dadi,na Kuma bashi Karo na uku nace dole su samu customers a wajen Nan nasan ma layi ake musu,ai tayi dadi har bargonta ya gasu,na sake bashi nace haka nake son gashi ko Ina ya dau wuta, Tasha maginta har da kayan kamshi,yajin yaji citta,muryarsa naji yace kici Mana kin dameni,dama kadan nake jira ko dana fara ci na fishi ci ma na manta ma da shi sai da naji na fara koshi sannan na tuna da shi naci gaba da bashi Yana ci sau biyu yace ya koshi na dauke ragowar na Kai kitchen na saka a fridge. yogort na bashi yasha da yawa sannan karshe yace fruits na Fara bashi da yawa ya Sha fruits sannan na kwashe komai na Kai fridge na kawo Masa magungunansa da ruwan roba ya fara sha a nutse Ina bashi daya bayan daya har ya gama nace ana so idan mutum yana shan magani ya dinga shan ruwa da yawa sabo da yafi aiki,yace ke Zaki fada min doctor ne Ni fa asibitin da Kika ganni a ciki nawa ne to Kuma Ina zuwa duba patient lokaci zuwa lokaci,oh na tuna Asif ya fada min. Ruwan ya shanye gaba daya ya kwanta abinsa,Nima na kwanta can karshen bed bayan na kashe light Ni kadai na lulluba da bargo,wayata na jawo na kamo document din Novel din Dangin Rabi na Fara karantawa,Ina ta dariya tun inayi a hankali har abin ya ci tura,sai bacci ya fara daukansa sai Jawad dariyata ta tashe shi,Tsaki yaja tare da cewa ki tashi ki koma dakinki,novel na canja ko na rage dariyar na Fara karanta Hadin kai,amma shima ganin mahaukacin ya bani dariya nace sorry Jawad wani mahaukaci ne ya bani dariya yace ai kece mahaukaciyar tsaya na karanta ma novel din kaji,bana so ni bacci nake ji,kwanciyar Kai da kafa Muka Yi, yace sai kace wani dan daudu na zauna Jin novel,Wayar na kashe gaba daya nayi Addua na kwanta,shi kuwa har yayi baccin ma Nima ban San sanda bacci yayi gaba dani ba,cikin dare naji Sanda ya tashi ya Shiga toilet minti kadan ya fito da alama fitsari yayi,kwanciya ya gyara yaci gaba da baccinsa,washe gari da asuba na tashi nayi Sallah sannan na tashe shi da kyar ya iya tashi sabo da cuwon nasa yayi tsami,toilet ya Shiga yayi zamansa bayan yayi bukatunsa zamansa yayi a ciki bai kirani ba Kuma yau hannayensa ji yake bazai iya motsa ko da yatsansa ba,Ina ta jiransa Shuru har Rana ta fito,tashi nayi na Fara knocking Shuru Kawai na Shiga a zaune na ganshi Yana ta baccinsa ya jingina da jikin bango,bacci kayi kuma,Ido ya bude a hankali ya kalleni Kawai,da alama ba abinda yayi,brush na dauko nace to bude,na fara Masa a hankali Yana ta kallon fuskata,Murmushi nayi kawai har na gama na Masa Alwala ya fito,nazo na sa Masa jallabiya yayi sallah na cire Masa ya zauna Yana karatun Qur'ani,toilet din na wanke ko Ina Yana sheki da na saka abubuwan kamshi sai kamshi sannan na cire bedsheet na canja sabo na gyara room din na share nayi mopping na goge su mirror da da su bed etc sabo da yana ciki ban kunna turaren hayaki ba sai Roomfreshner na saka,a toilet Kawai na saka wani turare dake fitar da turiri ba hayaki ba, fita nayi na gyara ko Ina na part dinsa neat sannan na Shiga kitchen na hada Mana kayan Kari faten wake nayi da hanta sai bread ga tea na kawo na ajiye komai lokacin Yana kwance a bed Yana jan carbi,wanka na Shiga nayi na fito daure da guntun towel dina,Ina jikin mirror dinsa Yana Jan carbi ya Kura min Ido har na gama shiryawa cikin doguwar rigar atamfa me aljihu daidai ni sama ta matse kasa ta Bude kadan cif cif ni,turarukana na shafa na gashina na gyara Yana kallon gashina me tsayi,Zama nayi nayi kwalliya sannan nayi dauri na me kyau nayi kyau dankunne na saka da sarka silver sabo da atamfar da silver a jiki Ina juyowa ya rufe idonsa tuni Kamar me bacci Wai Kar nace ya kalleni,juyowa nayi nace abinci fa? Yace sai anjima okay nace,na fita abina Ina cewa na tafi wajen yara,Ina fita na iske Asmau da Nawwara sunki Shirin school suna kuka,nace lafiya ku Kuma? Kadada tace nice nan na fyallawa shegu Mari Yan Iska yara daga nace baza su school bane ko shiryawa basuyi ba Kawai suka zageni sunci daraja Daya da ba haka ba idan na dinga foli foli da yarinya sai ta kusa gangarawa lahira kamata zasu zaga ni zaku yiwa bur.......ko Fara na girmeta ku sani,nace karya kike wannan Kuma kwana biyu tsakaninmu aka haife lahadi aka haifeki Talata,Kadada tace yo ai kyaleki nayi ke kizo ranar zuwa church Ni na Zo daga baya,kinji kunya musulma an haifeta ranar Lahadi ai baki gwani ba,Dariya nayi nace to naji ai gwara masu zuwa church da ke,koma mene munfi kusa da masu zuwa church a kanku,Tahantsi dama ta bamu shekara uku shi yasa tana jinmu tana dariya Muna ta musu,nace me kuka dafa? tace masu aiki sunyi kowa yaci ai harda farfesu gashi har an gyara ko Ina,su Meenat duk sun tafi school su Asmau ne Suka ki tafiya,na koma wajen su Nawwara na bata rai nace Yau sai kunje school dole kuje ma ku shirya,Basu kulani ba nace wallahi Zan muku dukan tsiya tunda Iskanci kuke ji,tsoro suka ji sun San Zan iya Kuwa tashi Suka Yi Suka barke da kuka sun Sam sum makara yau sai sunci duka a school, Zan iya musu dukan tsiya sum sum Suka tashi na dauki Wayar charger na rakasu bedroom duk sun lalata nace Kuma Kuna dawowa ku tabbatar Kun gyara dakin nan daga yau babu me gyara muku daki, Uniform Suka dakko nace idan baza ku iya sawa ba sai na saka muku,suna Fushi Suka saka Kaya Suka shirya nace kuje ku shiga taxi babu driver da zai sake kaiku ga kudi na Basu kudi har na break,Nawwara ce tace ai mu gwara Yaya ya dinga bamu ba ke ba wa ya sani ko ragewa kike,nace ae na rage bazan baku ba ko zaku kwata ne? Shuru sukayi zasu tafi Asmau ta dawo tace kudin pad Zaki bani,nace period Kika Fara Asmau? Kai ta daga min,nace girma yazo kamarki har kin Fara Kai yaran zamani suna balaga da wuri zamaninmu na da yaushe ake haka Kai yaran zamani oh,Saida Asmau tayi dariya tace to ai kema Yarinya ce,nace kin girmeni ma ai ni kanwarki ce bana yi,ke Kuma fa uban Yan rainin? Nawwara tayi min Shuru naje na dakkowa Asmau pad package biyu nace gashi ai kin iya amfani da shi ko,tace a'a,koya Mata nayi ta karba ta Shiga toilet ta shirya yanda na koya Mata nace yarinya sai aure,Murmushi tayi Suka tafi nace bari nasa driver ya kaiku badan halinku ba,Driver nasa ya kaisu school Allah yasa ma ba a musu komai ba. Abeed na dauka an Masa Wanka yasha kyau cikin blue jean da maroon t-shirt Kadada tace mufa yau zamu tafi,nace ke dalla matsa wacce tafiya Kuma yau yau hauka ake,na tafi part din Jawad na iskeshi a zaune Yana kallo,yace ya yaran? Nace sun tafi school, abinci na zuba Ina karyawa Abeed Yana saman cinyata Yana ta Wasa da adon rigata dake saman kirjina,muryar Jawad naji yace kanin mijinki ne fa?nace wa? Abeed shine kike bari Yana Wasa da ke,nace dan yaron? ba Namiji bane kanina ne fa ke Wai baki San addini ba,bakya zuwa Islamiyya baki ji illar Kanin Miji ba,ba ruwana ni dan tani ba damuwa ta bace addini nake tuna miki kina aikata haramci karki sa a jefa ni a wuta,nace ai yaro ne bai balaga ba zai iya koma mene yaro Ina ruwansa me ya sani Kai kyaleshi ni na bashi yayi ta tabawa, to baza ki jawo kanina ya Zama kwarto ba tun Yana yaro baza ki lalata min Kani ba,ci gaba nayi da cin abincina,Abeed ya koma Yana Jan gashi na,baki Jawad ya tabe ya juya da Kansa can... Abincin na zuba masa Abeed Yana cinyata yayi bacci Kansa Yana kwance a kirjina,nazo Zan bawa Jawad abinci yace Allah ya kiyaye yaro yayi tumbudi a gabana Ina cin abinci,Abeed ya wuce tumbudi Kuma ai ba nono yake Sha ba,Jawad yace wa wai Wannan yaron Dan baiwane har yanzu idan ya tuno nonon uwarsa sai yayo tumbudinsa,na dinga dariya nace inji wa? yace Ki tambayi Zakiyatu kiji sau Nawa tana kawo min kararsa,Ina ta dariya nace ni dai ban ji labari ba,to me karya dan wuta cewar Jawad. Abeed na maidawa Tahantsi ta goyashi,na dawo na Fara bashi abincin a baki Yana ci,Muna haka Asif yayi sallama a palo,nace bari naje naji Kamar sallama yace ke baki da aiki sai shishigi Wai Dan auren raino kikayi sai kiyi ta abinda Kika ga dama ki dinga aikata haramci,me nayi na haramci a nan? Na tashi na bude kofa na fita,Asif Yana zaune ma na gaida shi yace ya me jikin? Nace da Sauki sai ga Jawad ya fito daga shi sai dogon wando ya zauna suna gaisawa Asif yace jiki yayi kyau Alhmdllh Jawad yace sosai ma da Kaine ai sai mutuwa yanda baka da juriya,Asif yayi dariya yace ai shi yasa Naga jiya kana ta wayyo wayyo ,Asif ya dan dade sannan yace zai tafi ba wani Sako? Yace babu sannan ya tafi,ya koma naci gaba da bashi abinci sai da ya gama sannan Farooq yazo da Mamansa da kannensa biyu maza,Bayan sun fita Kadada taga Farooq ya fito tace abin ba magana ko haka duniya tace,juyowa yayi yace sorry sweety Zan dawo zance Ina sane da ke,nace to Allah ya kawoka inyi kwalliya? Farooq yace ae kisa jagira da ja lebe harda Barbara kumatu Kadada tace Aljana kake so na dawo Kawai bana son wannan kwalliyar ta Yan birni masu canja kamanni kaga kumatun mace sun dawo Kamar kumatun akuya,Farooq ya juya yana dariya ya tafi,Yan dubiya har makwafta Suka dinga zuwa dubiya, Abba yaji labari suka taho da Umma,Umma sauri take taga a wanne hali Jawad yake. Suna zuwa gidan itace a gaba harda wucewa part din Jawad Ni ba ruwansu dani ni ban Isa ba,har palo Suka shiga suna sallama lokacin Ina yiwa jawad wankan towel,sai da na gama Masa na shiryashi ya canja wando dogo sannan Muka fito tare,nace munji ana ta sallama ashe kune sannunku da zuwa Abba, kuyi hakuri Kinga ma Umma wlh dake Muna ciki Ina Masa Wanka shi yasa bamu fito da wuri ba,Umma ta galla min harara Nima na harareta na durkusa na gaida Abba naki kula Umma,Jawad ne yace ga Umma fa baki gane ta bane nace na ganeta mana nayi mirsisi,Umma tace ai na rasa me nayiwa wannan yarinya bata kaunata a duniya burinta ta kuntata min,Abba yace ya jikin Jawad yace da sauki,ai Naga jikin yayi kyau ma,Umma tace ban zanci Zan ganka haka ba Jawad ai na dauka ma kana asibiti ranga ranga kaga har nace da Abbanku mu wuce asibiti Kawai ashe gaka ka Mike,akace motarka tayi fata fata danaga motar ma cewa nayi karya ne ka mutu ashe kana raye,Jawad Sannu Jawad ashe baka mutu ba,nace Alhmdllh sai muyi ta godewa Allah Umma ai abin yazo da Sauki ba abinda ya same shi gashi kin ganshi da lafiya Jawad Inshaallah sai ya shekara dari ko sama ma da haka a duniya mutuwa ba yanzu ba bi'izinillahhi Yana nan daram dakau kau....Abba ya harareni sabo da yasan da Umma nake,Jawad Kam yaji dadi dana bawa Umma amsa. Umma taji haushi dama Jawad ya mutu an huta tashi tayi ganin ta ganshi lafiya tace muje gida,Abba yace ki bari sai anjima mu tafi,da masifa tace ah'ah ni Ina da aikin yi akwai aikace aikacena da zanyi,Abba ya mike yace Allah ya Kara lafiya mun tafi Suka tafi. Umma tana Fitowa tayi Karo da Kadada a hanya ta zundumawa Kadada zagi tace sai naci Hammatar uwarki Kadada ta kyalkyale da dariya tace wari ma ya isheki Indai Hammatar Uwata Tashuka ce kije kici, tsabar dafin da yake wajen kafin ki cire bakikin ya kumbura suntum,kwayoyin cuta ne dankare a nan,Umma tayi tafiyarta. Kadada tana ta dariyar zagin tace wayyo bata San Hammatar Uwata Tashuka ba inba tafi karfin ko wanne abin aski yanzu gaba Daya ta harke da ciyawar gashi,wannan sai dai ta dauki lauje tafi karfin shaver sai lauje ko fatanya,Fitowa nayi Nima Ina dariya sabo da Ina jinsu ita da Umma,nace wa zai je kaftu yaje gidan su Kadada ya hau noma,Kadada tana ta dariya tace matan gidanmu Iyayen duk kazamai ne wlh sai dai ai kaftu a Hammatarsu,nace Kadada Hammatar gwamma tace hehehehe sunan wata ciyawa karangiya. Ta hantsi ce itama ta fito tace Jawad na jinku wlh gashi Nan a tsaye duk abinda kuka fada Yana ji gashi nan Yana ta dariya,juyawa mukayi Muka ganshi a kusa Kuwa ya fito Shan Iska, Tahantsi tace ai hammata sai ta Baba Ciwake,Kadada ta dura ashar tace har maiko take sabo da ciyawa da dauda nace da Baba Roro Subhannallah, Tahantsi tace Umma bata San Yan gidanmu da batace zata ci Hammatarsu ba,Kadada tace ke Fara jiya yo ba sai na dinga tunanin abokin mijinki ba,sai naji yana birgeni Kai Ina bude idona da safe sai na dinga ganin fuskarsa sai da na zabgawa kaina Mari sau uku na kutuntumawa kaina yaren gidanmu,Addininku nake tsoro Fara karku rinjayeni, Jawad Yana kusa shi dai Yana ta dariya,Umma ce ta dawo ita kadai da sauri da wata zankadediyar budurwa Safna Yar gidan kawarta. Masu sharhi Ina godiya AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:02 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 46-50 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA MASU BUKATAR SHIGA PAID GROUP 300 ne Accnt number 0175487861 Asmau Garba Muhammad GTbank Tura katin MTN 08033933642 'yan Niger +227 90 79 59 39 MASU MAIDA MIN NOVEL AUDIO BADA IZINI BA BAI KAMATA BA,A DINGA NEMAN IZINI _Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_ _Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_ _Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_ _Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_ _Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_ _Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba Kamar su Lady capsule 4500 Sugar wanita 3500 Glutathione 3500 Vitamin e 3k Gluta white 3500 Royal jelly 3500 Apetamin 3k_ _Frozen collagen 3500 Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_ _Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_ _Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state 08066726866_ _Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_ Page naku ne SADIYA MUHAMMAD JIDDATUKKHAIR Umma harda uban sauri tana gaba ta bata rai Kar a kawo Mata wasa,Kadada tana ganinta tace kin dace da Women leader kyanki Kawai Yan siyasa su dora ki a saman mota a tafi campaign, Umma bata kulasu ba Kar ma a kawo Mata Wasa,nace Kar Wanda ya kulata ku kyaleta,Safna anci gayu cikin wata Arabian gown me tsada da kyau tayi kyau mashaallah,Umma fuuu ta wuce mu,Safna tazo wuce mu na dafa kafadarta tare da juyo da da ita na jawota baya na tsaidata gabana na kalleta Ido cikin Ido nace local maza ake gani Haka direct hajiya baki booking ba yau ko ke wace baza ki ganshi ba,Safna da rashin kunyarta kin San wace ni? nice wacce Jawad zai au.....Hammatar uwarki nace cewar Tahantsi,Safna Tace what? Kadada tace na badawa Hammatar uwarki gishiri,Safna zagin ma dariya ya bata ta zaci Wasa muke mata ta fara dariya,sai da Tahantsi ta shararo Mata wata doguwar ashariya Mai lafiya,Safna tace kaiiiii ko a tiktok ban taba Jin irin wannan ba,ware....Kadada ta furta tana zaro Mata ido ta tare ta gaba da gaba kamar zata hada kirjinta da nata,Safna tace ke yarinya na fiki iskanci, Safna gaba na ta dawo dama Umma ta nuna Mata nice matar wuyan rigata ta damka ji kake keeeeeeeet....ta tsarge Min riga sai bra a waje Allah yasa nasa tight,Jawad a dole ustaz Wai Subhannallah... Subhannallah ya bude kofa ya koma ciki bazai gani ba,Umma ta Fara dariya kafin ta karasa har taga Safna a kasa an Mata budu budu,Kadada gidan karfi,Tahantsi ta koma daki da gudu ta dakko almakashi sabo da rigar Safna Arabian gown ce za a Sha wahalar tsargeta,Umma sai dukan bayan Kadada take tana saketa wlh, Tahantsi tana zuwa tayi tafiyar ruwa da Umma tayi gaba dama ba karfi sai ta fadi turum a kasa,Ni tuni na koma ciki,su Kadada na bari sai da Suka yiwa Safna fata fata da Riga ga duka,Kadada tace ebo min kasa a wajen bishiyu yau sai taci kasa,sai na tuna Mata wasan Yara,aka ebo Mata kasa Safna tana ta ihu tana bada Hakuri tace wlh bazan dawo ba dama na hakura da shi Umma ce tace zata min hanyarsa sai da suka cike Mata Baki da kasa ga shegen duka taci dan muguntar Kadada har tasa Almakashi zata yanki kunnen Safna kadan,Safna ta fashe da kuka wiwi tana bada Hakuri sai ta fasa tace duk ranar da ko da Wasa Kika dawo gidan Nan sai mun yanke Miki kunnuwa tunda bakya ji Ina ji kuyi hajuri,Umma tashi tayi tana masifa ta koma palon Jawad tana fada Masa cike da masifa yace please karki dameni ni nace kizo? Me ta miki Ina ruwanki da matata Wai,Mene hadina da ke? wallahi daga yau duk abinda matata ta Miki ba abinda ya dameni tunda baki ja mutuncinki ba haka Kawai kin tsaneta babu dalili Ina ta Miki uzuru bakya gani, Zaki dawo ki kawo min wata gida wallahi ko basu Mata komai ba ta jira sai na sa an daureta har ta Isa tazo gidana ta yagawa matata Kaya, yanzu da a gaban maza ne shike nan an cuceni to ta jira Kiran kotu sai mun zauna a kotu,kina abubuwa da yawa kyaleki nakeyi sabo da Abba,uwata ce ke ko mun hada jini dake karki sake zuwa gidana daga yau,Kuma wallahi duk wacce Zaki gayyato Wai sai kinga bayana kiyi ki gani in kina da riba, Allah yasa Kuma a cikin Iyayen kannena wata tazo karbar yarta ko danta Zan gani,Umma baki bude tace Iyyeeeee Jawad akan wannan banzar marasa asali? Ni kake ci ma mutunci Haka? Jawad yace ki bar min gida Kawai tun kafin na Miki abinda bakya tunani. Lokacin na canja doguwar Riga na dawo Ina labe Ina ji sai ga Umma ta fito tana kuka na dinga dariya tana fita taga Safna a dunkule kamar wata barewa kayanta fata fata a jikinta kamar daga bakin Kura aka kamota,Umma ta tasheta Suka shiga mota Suka tafi. Umma a ranta tace Naga alama da bala'i abin nan bazai yuwu ba Bari na koma zagon kasa bazan kashe ficikata a wajen Malam ba akan Najla ko Jawad tuggu ma Watarana yafi asiri,sabo da haka a muslima Zan fito,Najla Kun shiga Uku da uwarki Zan fara,Suka tafi a motarsu,a gidan Umma Suka ya da zango Safna tayi wanka ta wanke bakinta tace ban taba sanin Mata suna da karfi haka ba ta danne Ni na kasa tashi ba ruwana wannan yaran ba Allah a gabansu,Umma ce ta bata Kaya ta canja sannan ta tafi gida,Safna da kuka ta fada gidansu tare da fadawa iyayenta komai,Maman Safna tace wallahi Hajiya Barira sai ta biya kudin lace Dana bata cin hanci bata Isa taci banza ba barni da ita. Ban koma dakin Jawad ba sai da ya turo me aiki ta kirani,Ina shiga ya fara masifa dole ne Wai sai kunyi fada,kullum sai anyi fada,ki kiyayeni wlh kina sawa ana rubuta min zunubi ko Ina jiki a waje gashi nan ma wa ya sani ko wani me aikin Yana kusa sun kalli jikinki,Kai ya dafe kullum sai kin Sa an rubuta min zunubi zaki jani cikin wuta,idan da ba aurenki nayi ba babu ruwana dake lahirata nake ji,sai da ya gama nace au duk da haka banyi hakuri ba,hakurin me dama ke kina da hakuri ne,tunda Umma ta haukace ba sai ku kyaleta ba,fadan naki ma na banza kina gani aka yaga Miki riga amma baki iya komai ba ke da Zaki maidata kurma sabo da Mari amma kin tsaya har a yaga Miki Kaya ba uwar da Kika iya Dan Allah tafi ki bani waje,da ba su Kadada shike nan sunci banza ke Ni jeki dan Allah,nace ai....jeki nace ni bana son surutu,Yatsu na nasa a gemunsa Ina Masa Wasa sorry.... sorry Saura kadan yayi Dariya yace ba Wanda Kika Raina sai ni an Miki zigidir kina tsaye yau da wasu mazan suna nan da kin dandana kudarki baza ki dinga jawo min zunubi ba ni ba sonki nake ba a'a lahirata nake ji Ina murmushi Muna zaune a kujera doguwa Ina kallonsa Yana masifa yace kunna min tv ni ya furta Yana shafa gemunsa,Ina kunnawa nakai hausa tv,suna ta saka wakoki tashi nayi na danyi Naira merly dance yace ai ke sai gyaran Allah shi yasa bazan so ki ba,nace naji ai shi yasa nake abinda Naga dama nima ba so nake ka soni ba, kije kiyi abinci yunwa nake ji sabo da magungunan da nake Sha,tashi nayi na fita na iske su Binta suna ta girkinsu ma,Bintu tace ya Kika ji da jarabar matar nan umma? Nace zata Yi ta gama ne duwaiwakana girma garesu dole a zauna dani daram ba ciwo ba wash bayana,babu riba da zata samu sai wahala,miyar kwai nayi Masa da nama Sai ganye da nasa ciki sannan Masa sakwara sharp sharp na Masa Apple juice na wuce na Kai Masa na iske Yana Sallah na ajiye a zaune,da Kansa yayi Alwala da saka jalabiyya,Yana idarwa yace kije kiyi Sallah nace Yau bana yi ai,harda yatsina fuska shine Kika min girki da hannunki, nace hmm su kadada gobe zasu tafi,baza su Bari suyi sati ba? Sunce su sun gaji ba dadi ba a yawo,Allah sarki kice su shirya Hafeez ya fita da su yawo mana suga gari in yaso jibi sai su tafi,to nace da har na basu naira Hamsim nace su dauki ashirin ashirin,son kudi ai babu kamarki Zaki aikata,abincin na zuba yace kije kiyi wanka sai kizo ki bani Ni bazan ci abinci kina kazama Kuma kinki wanka tun safe,harda bata rai nace bari naje part dina nayi,yace no kiyi anan yanda Zan tabbatar kizo ki min karya,to bari na kwaso kaya ga tsarabarki Nan ta Sweeden sabo da Baki da mutunci shi yasa ban baki ba kin rainani,Dariya nayi nace na gode ajiye min sai ranar da Zan bar gidan nan idan aikina na Gama sai na tafi da abina idan Zan sake auren wani sai nayiwa angon gayu,hmm waye to? ya tambaya nace Salisu,kamar ya sanshi dan wayo yace Salisu Wai na unguwarku marar tarbiyya? nace ka sanshi dama? yace ba shi ya kaiku Interview na biyu ba? Ai lokacin baka Zo ba Ina ka sanshi? yace ai na fiki sanin Salisu ya taba cutata wasu kudade,na rike baki nace Allah? dama Kai ni Wasa nake ba saurayina bane ba sonsa nake ba Kawai bati na gani na Napep dinsa,har nawa ya cuceka? dubu dari biyar,nace amma Salisu Allah ya kwashe Masa Albarka ba gwara da ni ka bawa kudin ba zai ci ubansa bari naje ganin gida har gidansu sai na je a haka kamar mutumin kirki,Jawad yace saurayinki ne dai nace Ni wlh bana sonsa, ko sonsa nake na daina daga yau ya toshe min hanya da idonsa a tsakar kai, Dariya Jawad yayi yace ke amma yarinya ce gashi har na miki wayo naji sirrinki da salisu Baki na saki Jin Kawai bugar cikina yayi, na Dade Ina kallonsa karshe nace dole ka iya Business tunda ka iya yiwa min wayo sai yau na yarda kana da talent ba ayi asarar kudin tara ba,ai tunda ka iya Yi min wayo sarkin garinmu kafi karfinsa,tashi nayi na koma can kusa da toilet na saka Hijab tare da cire kayana na daura towel ta cikin Hijab din,yace ni Zaki wa wayo kije ki jika Fuska ki zurma hijab kice kinyi wanka, nace da sassafe fa nayi wanka Kuma tunda nace maka zanyi zanyi,yace ban yarda dake ba,Hijab din na cire na ajiye daga ni sai guntun towel,pant Dina na cire na Miko Masa nace ungo shinshina min kaji,ashar ya dura ba shiri Yana dariya yace kutmar..... Allah ya kiyaye,na shinshina abina nace Allah kanshi kaji,Dariya Muka dinga Yi ba shiri toilet na tafi Zan Shige nace Jawad Nawa,yace Ni ba naki bane nace to na waye? Yace na Hafeez ne da Abeed,Saddiq, Nawwara da Meenat,nace to shike nan zamu gani na shige toilet wanka nayi abina na fito na shirya Yana ta kallona Zan zabo kayan yace a haka Zaki bani sai Kaya sunsa kinyi gumi ya bugi can kasa karni da waye da waye sun bigeni,na taho yace koma ki sa turare har cinya zuba turare nace ba matsala a raina zaka sani ne, nayi yanda yace sannan nazo na zauna Ina bashi abinci Allah Allah yake towel ya balle yace dakko min Abeed Wai Dan Abeed ya fisge min towel nace Kai da baka so na dauke shi,Haka nace bana so ki daunki kanina jini na ki dauko min Kani na dinga ganinsa Naga ya lafiyarsa harda bata rai,tashi nayi na saka Hijab har kasa yake ja naje na karbo Abeed,ya ganshi Yana ta bacci yace maida shi yau baida Albarka, Dariya nayi na maida shi na dawo,na iske Yana waya da doctor cewar yasa a wanke ciwonsa a sake sabon bandage yace to,Bayan ya gama yaci abinci Ina bashi abinci Yana ta satar kallona har ya gama ci yasha magunguna sannan Zan tashi na tafi har da bata rai bayan ya gama kalleni Wai jeki to Zan huta bana so a tashe ni A cikin kayan da Yace Nawa ne tsaraba na dauki wata simple English gown na saka na fita ya kwanta ya fara bacci,Ina zuwa nace Kadada ku shirya anjima 5pm Hafeez zai kaiku Shopping da yawo kunga gobe sai ku tafi da tsaraba nima dai bai ce dani za a je ba amma Zan biku nasan bazai hanani ba,Fara har yanzu kin manta baki bamu labarin aurenki da raino ba ya akayi haka? Nace aikin kudi nake,baki na rufe na tuna zanyi subutar baki sai nace kunji har Ina mantawa bayan aure Umma tace baza ta rike yaran ba sai dai Jawad ya kawo wa matarsa,Ni Kuma na Isa nace kannensa baza su zauna a gidan Dan uwansu ba,Kadada tace to shike Nan koma mene dai Allah ya kade fitina,murna nayi nace Kadada yau Kika Kira Allah?Kadada Murmushi tayi tace ya kike so to na muku Addua irin taku,anyway Allah ya ganar min da ku,Suka Yi shuru,sai yamma Muka shirya na basu sababbin Kaya Suka zaba dogayen riguna masu kyau sunyi kyau,kitsonsu me kyau Suka ki yafa mayafin su baza su yafa ba,kyalesu dake suna da kyau dukkansu wankan tarwada ne ga hanci kyawawa ne karyar mutum ya kushe su, nace yanzu Kadada baza ku saka mayafi ba? Muna garin Yan uwanmu Lagos gidan arna da yawa mu yafa mayafi tab,nace to Tahantsi kije ki gani Hafeez ya shirya tunda Yara sun tafi Islamiyya Kar su dawo bana nan,Tahantsi taje taga Hafeez ansha wankan kana Nan Kaya da key a hannunsa Yana jiranmu, Muna Fitowa na shiga baya ni da Tahantsi Kadada ta shiga gaba,Muka bar gidan sai da Jawad yaga Shuru Shuru gashi Yana son wanka ya fito ya tambayi me aiki tace ai mun fita, haushi yaji wato bazan fada masa ba bai isa ba gashi ban damu da rayuwarsa ba,yace ba ruwanta da rayuwata tasan banyi wanka da Yamma ba gashi Ina so naje asibiti a canja min bandage,Tsaki ya ja yace to hatsari guda ma yarinya mirsisi ko kwalla bare nasa ran zanga hawayenta,haushi ya sake ji yace sabo da taga Allah ya jarabceni ita ke taimaka min dama idan ka laru da danadam ka shiga uku,Tsaki yaja yayi zuciya yace ko hannun zai balle ya balle ai sunyi asara, yayi Fushi ya jawo wata longslip shirt sharara arsh me colar ya saka Yana ta Kara Wai hannunsa, ko Gaban rigar bai kulle ba yace haka Zan tafi ba ruwana, wandonsa Jean black pencil yayi kyau Kamar ba daga bacci ya tashi ba,Driver yayiwa magana ya fito Yana takama Wayar ma bai iya riketa sosai yace Allah yasa na hadu da Ladies Yan Mata gani nan ku tarbeni tunda matar bata so. Mota ya shiga harda duba Hanya ko zaiyi Karo da wata lady din,Bai ga kowa ba sai arna, motar mu Kuwa open and close Hafeez ya dauka su Kadada Suka ce sai an Mana ta yan India Hafeez ya bude mota Dake unguwarmu kaf ba layin jaga jaga bane,Kadada ta hango Usir na busa kwallo tace mu siyawa Yara nace so kike su hanamu bacci da busa ba me siya to ni a tsaya zanyi sari na dinga siyarwa a Kauye, Hafeez yace to ai sai muje inda ake sauke Kaya a araha Zaki samu,ba inda akace muje ba sai tafiya sarin Kaya nace yawwa idan naga wani Abu Zan siya na baku ku dinga siyarwa a can Kuna turo kudi mu raba riba a sake sarar wasu a tura,ba wani shopping da Muka je Kadada tace kar mu wani kashewa Yan gidanmu kudi mu siya musu garin kwakwi dan Lagos da manja da sabulu me Sanda Sanda sai omo kowacce a gwada mata gongoni Daya da yankan sabulu daya,Ummiya Kuma Ni me za a siya Mata ne,Kadada tace ga lace masu araha ga kyau ga atamfofi Nima a siya min na kaiwa gyatimata data Hantsi tunda dai ai wata kusan tafi wata kusan,nace Ummiyata tafi karfin haka Kadada ki duba mijin da nake aure,ai Zaki bada kudi a bata ga tsaraba nace to. Wajen Sarin Kaya Muka wuce yanda Muka tsara haka Muka siyi komai na tsaraba,sai dai ni na siyawa Ummiya takalma masu tsada kala Uku da mayafai Atamfa masu tsada kala Uku lace kala biyu ga wani materials,sai omo masu kyau da sabulai Suma su Kadada iyayensu sun musu siyayya dai dai musali haka Yan Gida ma,na bada turaruka masu kyau kala biyu nace a kaiwa Daddy,Kadada tace Babanki fa nace ke rabu da shi,Kadada tace uhm uhm Najla kome iyaye sukayi iyaye ne wlh karki wulakanta daya baza ki ga dai dai ba,watakil ma shi yasa Umma ta tsaneki, nace kin manta abinda Baba ya yiwa Ummiya a gabanmu muma haka tab a kyale zancen Kawai Kuma wlh ban wulakanta shi ba Kawai dai ni bana Shiga sabgarsa,koma mene lafazinki a kansa ba Dadi ki daina ki barshi a ranki,muci gaba da gashi Bari na siyawa Babana gajeren wando na Shan Iska tunda na rasa me ya kamace shi cewar Kadada Muka dinga dariya,Kadada tace ya kaga kaurin Babana a gajeren wando, Tahantsi tace sai kace sandar bishiya kiyi a hankali kin San Babanki Kadada wargajewa yake a tsakar gida ya kwana jikin bishiya Karki silar da da kunama ko miciji zasu Shige Masa wando mudai ba ruwanmu ato,Kadada tace sai na siya Masa yaji dadin shuka a gona, Gaban wani Igbo taje tace Kai Hafeez ka fada Masa sunan mazantakarka a waje da turanci,Hafeez yace Mene haka Yana dariya,tace gajeren wando buje na manya ai sunansa kenan kana yin sake za aga komai a waje faro, Nace Kadada ke da kin koma wajen Ummiya,ai daga Nan Kauye zamu wuce sai naje ganin gida Zan koma birni,Hafeez ya tsaya ya siyo Wanda Kadada ta nuna kala biyu,aka siyawa ta hantsi sai da muka gama sarin mu sannan aka jibge Mana Kaya a wani katon buhu jumbo me L aka nannade aka sa a mota Muka biya kudi, Muna tafiya Hafeez ya kaimu wani hadadden wajen cin abinci da shakatawa,Muna zuwa Tahantsi tace inzo Lagos banci dodon kodi da tsutsar ruwa ba ai nayi asara,Kadada tace a kawo Kai Hafeez ko Mene Indai da Snail a kawo nace ni dai Banda Ni,baza ki waye ba ai ke cewar Kadada. Hafeez yasa aka kawo musu shiryeyyen abinci yasha snail wata Miya da wata yellow rice taji kayan lambu,Ni Kuwa Banda Snail nawa,Hafeez ma me Snail ya Saba,Kadada tayi Loma Daya ta dafa min kafada tace baki iya komai ba Dan uwarki shegiyar miyarki sai kace faten garin masara,nace wallahi zamu hadu gobe Zaki bayani,Tahantsi tace rufe Mana baki rannan Haka Kika Mana miyar kubewa Kamar yawun Dan Iska sai kace an wanke Kan dan akuya,Hafeez Yana cin nasa Yana ta dariya yace dan Allah karku tafi gobe,nace zaka Kara kawo mu nan wajen? Yace ae,Kadada tace na yarda da Aljanna gaskiya kukeyi su Fara tunda aka samu irin wajen Nan a duniya ai na yarda a can ma akwai Aljanna,Kuma tunda aka samu Kauye da wahalar rayuwa akwai wuta a can ke Fara karya gwamma take tace Wai bacci akeyi a kabari Kawai a tashi ba hisabi,Allah Ina zuwa sai na nuna Gwamma da yatsa nace karya take tayi magana Kuma na kutuntumata ashar,Tunani tayi tace kai ba yanzu ba sai na sake tabbatarwa, Tahantsi tace karki jawo a tsine miki nace Kuma haka ne ba ruwana kuje da dadin girkinku Fara. Ni nasan Kadada karya take dan da Tahantsi ce ta fada Zan yarda tafi saukin Kai Kuma da za a samu Kadada ta shiga musulunci da gidan nan sun shiga Uku sai an samu da yawa sun Musulunta sabo da yanda suke sonta sabo da fitsararta da rashin Kunya ko wani aka yiwa Abu a gidan Kadada za a iya turata taje ko Gaban uban waye yasha ashar ba ruwanta,Shi yasa Sam duk haushi suke ji ta zauna a wajen Ummiya amma ba Wanda zai iya Mata dole sai ta koma Kauye nan gani nan bari,shi yasa Ummiya ta janyeta. Wuri uku Hafeez ya kaimu har dare bayan Isha bamu dawo ba sai 9 pm Muka shigo gida,Muna shigowa Jawad shima motarsa ta shigo bude masa akayi ya fito ya bata rai ko kallonmu baiyi ba ya wuce part dinsa,me aiki zamu sa ya Kai Kaya,Kadada tace matsa ta daga kayan nan zata Yi ciki da shi,Sai ga Farooq ya shigo da motarsa Yana Fitowa yace banyi Niyyar zuwa gidan Nan yau ba sai Kadada tace gobe zasu tafi ko? Kadada ta jefar da kayan tace Kai irin wannan dirar mikiya haka ba sanarwa Muna can mun tafi cin kayan dadi, Farooq karasowa yayi kusa da mu,ji nayi anyi fito Kamar an busa usur na kalli can inda naji sound din Ido biyu nayi da Jawad yatsansa daya ya daga sama Wai Allah na kallona,Ni Daya na gani dariya nayi na kalleshi,Hafeez ya gani ya kalli Jawad ai sai ya zageshi da Hannu ya Masa dakuwa, wajen ya bari,Ni da Tahantsi ma tafiya Muka yi,Kadada da Farooq Muka bari Kadada tace gobe fa tafiya zamuyi dole Ummiya tana ta fada bai dace ba, Farooq yace to muje mota na baki tsaraba gobe bana gari,tace wasu Yan iskan Samarin Kuwa tab ai ko biyar din rake baza su baka ba,sai zancen banza hauka nake kazo sau Uku na fito ba komai ai Kuwa da yaga harara in ya gallabeni yaji Mari,Farooq ya firgita yace marin saurayin? Fess Kuwa Nawa na mara ai ni duk Samarin da nayi ba Wanda bai tafi gida da yatsuna biyar a fuskarsa ba,Farooq a ransa yace duk zuwa dole na tafi da kyauta wannan jarabar yarinya na rasa me yasa nake nemanta,yace Nima Zaki iya marina? Kadada tace ban gama tantanceka ba tukun amma Kai ai na kyaleka kamshinka yasa na kasa shi yasa ban iya ba amma haushin da ka bani rannan da tuni ban warwareka ba,Kuma yanzu har salo nake a Marin na Marin mutum nace Yi gidan tsohuwarka na juya Ina taku dai dai. Farooq a ransa yace Allah ya tsare ni tab ,Waya ya dakko guda biyu iri daya amma kowa Kalar tata daban Android din Infinix masu kyau da Leda na kayan sawa kowacce nata daban,baiyi Niyyar bani kudi ba ya irgo dubu ashirin yace gashi kusha ruwa,godiya na dinga Yi nace na gode na gode,ka Dade kayi karko,yayi Murmushi yace golden din ce taki Zaki ga number ta,Kadada ta dura ashar tace samari sai birni Allah idan naje Kauye wani ya kalleni in ba sai naci kaza kazansa Allah yasa ma na koma unguwar su Najla,kamewa tayi ta Sara Masa yanda sojoji suke Yi tace Saura fareti Nan gaba zai biyo baya sai na gama tantanceka,Farooq Yana ta dariya suka yi sallama ya tafi ko ciki bai shigo ba ya wuce abunsa. Can su Kadada Suka kaure gida da murnar waya,wanka na shiga a room dina lokacin Yara duk sunyi bacci,na iske toilet dina faca faca da jini,raina ya baci matuka nasan Asmau ce ko shakka babu wulakanci ne,Kamar na fashe da kuka haka na danne zuciyata na wanke komai Kal ko su Kadada ban fada musu ba,bayan nayi wanka na fito na Fara shiryawa akwati na bude cikin kayan lefena gaba daya an sharara musu manja,har na ledar an fito da su an zuba,da sauri na bude sauran akwatunan Naga wasu kayan duk an yayyanka su da almakashi wani rigar wani skert din wani wandon,Su Bintu na Kira na tambayesu ko sun ga wani Suka ce basu ga kowa ya shiga ba dake basa zama a part din aiki ke kawo su su tafi,Su Kadada na nunawa Suka ce ki fadawa mijinji mu yanzu wa Muka San yayi da har zamu fara tuhuma,Muka zauna Muna ta alajabi,part din Jawad na tafi da sauri Ina zuwa part dinsa ban San komai ba ya dauke ni da Mari,sai da idona ya dauke,ciwonsa ya fama tare muka saki ihun,idonsa har ya Kada yayi jajir sabo da tsabar masifar da yake ji,yace ubanwa Kika tambaya da Kika fita? na baki uzini ki fita baki San aure ba? Baki da Ilimin Addini,hannayena na Dora a ka Kar ya sake marina,amma ko kuka banyi ba nace Kaine kace muje fa,kaina yayo da masifa yace ni nace kije? Karya ziki min? Da sauri nace wayyo Ummiyata karya nake baka ce naje ba Kayi hakuri na rike damatsansa biyu da hannayena biyu Muna facing juna banyi Niyyar bashi hakuri ba amma zuciyata ta kasa dole nace kayi hakuri na fashe da kuka, sai lokacin naji yayi shuru a hankali yace bana son irin wannan ki daina daukan auren nan da wasa addini ba a wasa da shi na fada miki ki daina tunanin lallai sabo da Yara na auro ki,bani da hankali an fada Miki,kin San ba komai nake iyawa ba kin sani in kin San baza ki iya ba ki fada min mana,how dear you da Zaki tafi baza ki fada min ba,ance bazan barki kije bane,sai kin fita baki fada min ba ko ban Isa ki fada min ba,zamana kike ko zaman wasu,Ido na tsira Masa Ina kallon masifa da ruwa ruwanta,nasan nayi laifi nice bani da gaskiya,yatsa ya nuna min wannan ya Zama last warning da Zan miki,da shagwaba Ina dire diren kafafu Kuma Ina rike da damatsansa nace to kayi Hakuri,a raina nace kinyi asara Najla kaddara ta kawoki kowa ubanki yake ci,a garaki ta nan wannan ya garonki ta can na jawa kaina. Wankan fa yace bana so ya fisge hannayensa yayi tafiyarsa saman bed ya kwanta dake yayi Sallar Isha dinsa,Shuru nayi bai min magana ba Nima ban Masa ba,na gaji da tsaiwa na juya Zan tafi cikin Fushi yace Mene ne Kika shigo da gudu? nace dama zuwa nayi na fada maka kayana na lefe duk an yayyanka rabi wasu an zuba musu manja gashi Nan dai,Yace laifinki ne Allah ne yayi Fushi dake kin fita baki tambayi miji ba shi yasa har wani ya samu dama ya iya shiga ya Miki haka,da kin zauna za a samu a Shiga Kuma wa yace ki bar kofarki a bude Watarana sai anzo an jefa Miki wata masifar a dakinki duniya yanzu ba tsoron Allah ko waye Allah zai tona asirinsa Watarana,Zan siya Miki wasu,sannan kina can Waleed ya bar gidan Nan ya tafi dangin uwarsa masu gadi ne Suka fada min Uwarsa tazo ta dauke shi,nace tab rabu da shi ai wuya ba shegiya bace da ubanta,har Nawwara ta tafi zanje har can na dawo da su idan Suka sake tafiya ba abinda ya dameni,can ma Asif ya ganshi a bayan school shi da Yan iskan abokai suna shaye shaye Baki na bude nace Allah ya shirya yace ameen ya sake kallona Jawad da naci yace harda yin kwalliya ki shafa su jambaki ke ga kwalluwa ko gashi nan sai zunubi kike tara min Allah ya shiryeki,Dariya nayi ya bata rai yace wannan ba abin dariya bane Zaki jani wutar jahannama ban San hawa ba ban San sauka ba,mutum ko kuka baya Yi sai iskancin banza ya tashi ga abin tausayi baza a tausaya Masa ba,Katuwar mota tayi kuli kuli Dan Niger dani ke Dadi ma Kika ji na mutu ki huta,wallahi ki kiyayi Allah,Dariya na sake yi yaja Tsaki yace in Kinga dama kinyi Niyyar samun lada sai kizo ai kiyi aikinki,Nace ka huce kenan? Ina nan da zafi na turiri nake ma. Nace Shaddata Fara shike nan, Atamfata wata ja Ina sonta itama an yanka ta,an fama ciwo na yau har kuka nayi gyaran kashin ma Sai da aka sake karya shi aka Dora,nace sannu Allah sarki ni kam lafaya lace Dina idan na tuna sai naji hawaye,Jawad yace a ransa wannan Sam bata tausayina a kasa Zan kwanciyata yau, yace a ransa, bayan na Masa Wanka mun fito nazo Ina shafa Masa Mai Yana lumshe Ido yace hannunki zafi kiyi a hankali sai kace bakya shafa lotion,nasan Kawai fada yayi,a zuciyarsa Kuwa haka yake cewa wayyo wayyo dadi, har ya fito fili nace naji kace wayyo Dadi da sauri ya bude idonsa da ya canja yace wayyo zafi nace ke bakya jin dai dai,kirjinsa nake shafawa na tabo nipples dinsa wani zullo yayi yace zafi wajen ya bugu,,sitiyari ne ya bugi wajen nace sannu yace dakko man zafin can kiyi massaging wajen nan a hankali,ban gane ba na dako nazo na dinga lailaye masa kirji har nipple sai shidewa yake yace zafi.... wayyoooooo zafi....nace tunda wuya kake Sha a bari Mana yace ai bazai warke ba so nake na koma office,Ina ta Abu Daya Yana sheke dadinsa ban sani ba,Ina tayi Yana ta sani Ina wani murjeshi Ina gabansa sai Sannu nake cewa harda hawayen tausayi,ya kusa releasing ban sani ba Naga ya haukace gaba daya duk na rude na zaci ciwon ne yace bani hannunki bani hannunki Yana Shan yaji........Zan mutu Zan mutu Kawai ya damki Boobs dina sabo da rashin wayona nace Yaya ba hannu bane ungo hannuna na Mika Masa ko kulani baiyi ba ya dinga lagude min boobs yace rikeni....rikeni.....Kuma yaki ya bar kirjina ya huta,ni na rude Ina tausayi sai da ya gama kawowa sannan yace Ina hannun? Yaci gaba da rudewarsa na karya,ya rike hannayena na rasa Ina ya samo karfi nace Sannu kasha wahala Yana ta min Dariya a ransa,Yace lullubeni da bedsheet zazzabi nake ji,na lulluba Masa Kansa ne kawai a waje yace dole na koma asibiti gobe a duba,nace gaskiya Sannu Yaya Jawad yau duk kafi bani tausayi yace ashe kina da Imani haka? naji dadi ya yabeni nace Yaya ba Hannu ka rike ba,Yace dan Allah? Wai Ina na rike? Nace kunya nake ji,dama kina da kunya,fuskata na rufe gaba daya,yace to nuna min na gani me na rike idan ba Hannu ba? da gudu na fice Ina ihu wayyoo,Dariya yayi sosai ya sawa kofarsa key ya shige toilet yanzu lafiyarsa ta gudu da kyar yayi wankan tsarki tare da tsarkake jikinsa ya fito Yana ta smiling. Da na koma bedroom dina na wuce ko su Kadada ban kula ba na wuce na kwanta har bacci ya saceni ban sani ba. Da sassafe naje part din Jawad Yana ta bacci,na Dan tasheshi ya bude Ido kadan nace su Kadada sun shirya tafiya,da muryar bacci yace da sassafe haka kamar ana korarsu,nace Ummiya tana ta musu waya,yace to bari Asif zaizo ya sasu a jirgi,nace Allah? yace ban sani ba Ina ta murna,jaka ya nuna min me kyau da yake ajiye kudade yace ki Basu dubu dari,Baki na bude yace ae nace to an gode Allah ya Kara budi na dauka naje na basu suka Yi sallama da kowa Hafeez da Ahmad sun Kara musu kyauta,Asif yayi musu komai da kayansu Niki niki suka Isa Kano. Kafin su Kadada su je gida ma Umma taje wajen Ummiya taje a mutuniyar kirki harda bawa Ummiya hakuri akan farkon zuwanta lokacin kawo lefe,Zama tayi sosai sai da Ummiya ta saki jiki da Umma sannan ta kitsawa Ummiya karya da gaskiya,karshe harda cewa muna godiya wlh yarinya tana reno yanda ya kamata ai bamu taba zato akwai wacce zata iya amincewa a aureta a Bata millions of Naira Kuma a raino,gaskiya kinwa yarki tarbiyya Yara suna can wlh ta musu wanka wanki komai itace ,Munafuki akace idan ya rigaka shiga dakin uwarka sai kaga canji,Ummiya tunani ta lula tana tuna abubuwa da gaggawar auren Yarta da boye boye da ta dinga Yi aka rasa gane Ina ta nufa a Kan auren,Ummiya ranta ya baci wato ni Najla zata yiwa karya,duk abinda nake Mata bata gani,yaran zamani sai a barsu,to Ni na haifeta wannan zaman auren bautar baza tayi shi ba,nikam nayi nawa ya Kare bazan bari a kassara min rayuwar ya ba tunda Najla yarinya ce me ta sani ai Kuwa Bari su Kadada su dawo ai suna hanya Zan bigi cikinsu har can zanje na ganewa idona Kuma na taso yata a gaba, Inshaallah Najla baza ta Kara wata uku a gidan Jawad ba yanzu dai tayi wata biyu bari nayi bincike a nutse lokacin da na gama Zan dakko abata Ina ai Sam baza ta sabu ba bari na fadawa mahaifinta shima yayi bincike haka Ummiya ta Gama sake sakenta,Umma tasan ma tayi nasara sallama tayi tace zata koma dama gidan kawarta tazo ta biyo a gaisa ai an zama daya. Umma na tafiya Ummiya tace a hankali zanyi bincike ba gaggawa muje zuwa. Nan na kawo karshen Free pages dina Wanda Suka siya ku jira Update dinku Masu Sharhi Ina Matukar godiya,a yafeni Wanda Basu da ikon siyen novel Kuma suna min comments amma ban basu kyautar pages ba abin ne sai a hankali Na gode AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:03 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 51-55 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP IN KIN GANSHI A WAJE NA SATA NE. Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne Ummin Najwa Nafee Su Kadada har jirgi sai da Asif yaga shigarsu jirgi sannan ya tafi sabo da yanda yasan ba taba shiga sukayi ba gwara ma Kadada an kawo Amarya da ita,Tahantsi Ido ta runtse aka yi aka Yi ta zauna a kujera taki Zama tace Ina Naga ta Zama ni Kuwa Ina daga tsaye,Kadada tace Niko bacci harda munshari,wani matashi wankan tarwada handsome yana ta Danna iPhone dinsa Yana pics Tahantsi tace shegiya karya yanzu sai ka sa a yanar gizo kace ka tafi amurka ashe Kano zaka je,dama ance haka kuke dan hada kudi ku shiga jirgi Kawai dan kuyi hoto ace ku masu kudi sai cuta ta kamaku ayi ta Neman tallafi a gidajen radio,ba a gane Baku da sisi sai cuta ta kamaku ayi ta sanarwa a yanar gizo sabo da duniya ta sanku a hada muku kudin asibiti a haka gaka kirar kudi Kamar mutumin kirki, ku dinga sanin ya kamata,mutane har yau Kun kasa ganewa kayi gaskiya kaga gaskiya Yana jinta ta tsaya a kansa taki Zama sai leka Masa kujera take,Kadada tace duniya yanzu ai ta lalace mutane duk sun koma Yan kutuma.......ta shararo ashar, Wanda suke ji sai da aka kalle su ana ta dariya Yara tsageru suna ta tsige bawan Allah,bai kulasu ba shi Wanda sukewa tsiyar, gasunan kansu ba dankwali Kuma kana Nan Kaya Suka saka kowa yasan ba musulmai bane,kana Nan kayan ma sababbi,Kadada ansha farin Jean pencil da top ja,ita Kuma Tahantsi harda saka wani shegen wando pela daga sama ya dame kasa ya bude Wanda yanzu aka kara dawo da yayinsa,Tahantsi ta ware kitson attach dinta dama gashi bai da tsayi ta gyara shi harda zuwa wajen aski aka Mata zikza a gefe a dole ta waye taje Lagos an dawo ,ba me cewa Yan Kauye ne,Saurayin da suke ta tsigewa baiyi tunanin suna Jin hausa Haka ba,sai yaji sunfi shi iya hausa ma, labari Suka koma na duniya lokacin da jirgi ya daga ba shiri Tahantsi ta zauna,sai da ya daidaita sannan ta sake tashi tsaye ta leka Wayar saurayin taga Yana ta kallon hotunan wayarsa harda sababbin daya dauka tace kayi Kuwa kyau amma camera ta gyara ka a fili mu ba haka muke ganinka ba,wata dattijuwa ya kamo Yana gani baka wuluk, Tahantsi tace ba dai babarka bace wannan? ai sai ace satoka tayi kaga hancinta sai kace karamin yatsan kafar Babana,Kadada ta sheke da dariya tace kut ta cuceka ta gama dakai da kasan Kalar yatsan da sai ka suma,Yana jinsu Yana dariya a ransa wayarsa ya maida aljihu. Tahantsi ta harari Kadada tace kin cuceni Ina ta Shan kallo gashi Nan kin jawo ya boye wayarsa, Zama Tahantsi tayi tace Ni na tsani Gwamman gidanmu yanzu Muna zuwa zata damemu me Muka siyo komai sai an dameka Kamar za a cinyeka a lasheka a huta,Kadada tace eiiii abin haushi su Naroro ya wani cangalo kafa hakora sai kace katangar kwalabe, ana jinsu ana ta dariya har jirgi ya sauka,Kadada tace munzo, Tahantsi tace au har anzo? Jarabar jos dadin har ya Kare nasan haka abin yake ma ai Zama zanyi,me hawa mota ya shiga Uku,ki duba Sanda Muka je a mota duwawaikanmu duk sai da Suka kumbura Suka dinga Fushi,Kadada tace Eiii ashe kema kin gani na dade Ina kallo a bandaki,har na Fara murna sun karu gari na wayewa na kalla naga sun koma yanda suke nace to shikenan suje tunda ba muciya da zani bace ai da sauki. Ah mu ai duk danginmu babu Sanda kowa mulmul,Saurayin ne ya mike zai dauki jakarsa karama ya kalli Tahantsi shi gashin nata ne ya birgeshi askin ya Mata kyau irin na shegun arna marasa ji suna fita Suka dauki shirgin kayansu da uban yawa da jirgi ya sauke,sun fito zasu shiga taxi dake airport saurayin shi anzo daukansa a mota me kyau da wani me Kama da shi maybe kaninsa ne,ya wuce su a tsaye Yana mota abinsa,taxi Suka Shiga zuwa gidan Ummiya,Lokacin Umma bata dade da barin gidan Ummiya ba,suna shiga da uban Kaya Ummiya ta rike baki tace ku Kuma wannan kayan fa? Dan Iskanci shine ke Tahantsi Kika yo wannan shegen askin ana so ku shiryu amma Kuna sake lalacewa jiki duk a waje,ai mu bamu da addini Ummiya ko Kun manta harara ta watsa musu Suka Yi shuru,tace to ya Najlan ya taji da yaran dan nasan yanzu dole tasha wahala raino ba sauki,Tahantsi tace Wai kema kin sani dama?Kadada ce ta bigi Tahantsi Wai tayi Shuru ance karsu fada, Tahantsi sai ta waske tace suna Nan lafiya ai Yana da kudi baki ga yanda Fara take Jin dadi ba tayi kiba ta koma wata baturiya yaran ma ai da masu aiki sunfi kula da su,Ummiya tace mashaallah ta fuskanci basa so su fada Mata wani abun tunda taga Sanda Kadada ta bigi Tahantsi,kyalesu tayi Kawai tana tunanin yanda zata San komai,abinda na siya Mata Suka bata dana Daddy sai nasu da kayan sarinsu Ummiya tace aiki ya ganku yanzu yaushe zaku je kauyen? Tahantsi tace sai jibi zamuje Bayan su Kadada sun tafi masu aiki sun gyara ko ina,Nima na gyara ko Ina Nawa sannan na wuce part dinsa Palo na gyara Yana kamshi,sai kitchen da sauran wurarensa,sai bedroom na kalkale toilet na dawo dakin sai dana gyara ko Mai Kawai bed ne ban gyara ba sabo da Yana ta baccinsa,tashi yayi sabo da yanda nake ta tabe tabe a dakin,Mika yayi tare da cewa ya Allah ke dai baza ki taba bari mutum ya huta ba harda tsaki, daga shi sai garen wando ya cire bargon tare da tashi ya sauko kasa yace gyara bed din na koma baccina,bance Masa komai ba na hau gyara bed din yace tsaya,tsayawa nayi na juyo Ina kallonsa yace Wai tunda aka kawoki gidan nan kin taba gaishe ni Kuwa? Ni kaina sai yanzu na tuna ana wata gaisuwa da safe Dake kowa gaisheni yake a gidan,Murmushi nayi nace Hadisi ko Aya kawo ta wacce tace mace ta gaida Miji,yace baki San ladabine ba ka gaida Wanda ya girmeka ba,tunda nayi hatsari sau daya Kika taba cewa ya ka tashi da jiki,ki dinga bincikata fa tam,nace to malamin tarbiyya naci gaba da gyara na,hararata yayi ya zauna a wata resting chair, har na gama nace to zanyi turaren hayaki ka koma Palo,dama har hayaki kike sa min a daki sai an zuba min asiri na shaka ban sani ba,Ni dama Ina da ja tunda naga nayi tunaninki nayi hatsari nasan ba lafiya Allah ya toni asirinki karki sake min turaren hayaki a room shi yasa kullum naji turaren Aljanu a room dina ashe su kike ta turo min. Haushi naji nace me zanwa asiri anan na Masa kallon sama da kasa nace karka manta dalilin zuwana gidan nan,Allah ka rabani da yiwa Namiji asiri ya soni,Allah karka bani mijin da sai na Masa asiri zai so ni in baka bani takarda taba Allah ya konani,Allah kasa Wanda zaizo dan Kansa yace Yana son mu shi zamu aura Kuma irinsa Zan aura nan gaba,kwanciya yayi abinsa Yana kallona Ina ta masifa har na gama yace Jikar Maguzawa ke dai ki fadi gaskiya ko an biya ta wajen Kakanni an kaiwa dodo sunana,Dariya ma ya bani nayi Murmushi na gama gyara ko Ina nace muje wanka to,tashi yayi Muka shiga toilet ya zauna daram,nace yau da hammata zamu Fara sai na Kara aske ta tas karangiya ta fara Fitowa,Jawad yace Nima gobe ku hadu dasu Kadada ku zage min tawa iyayenku ma baku barsu ba sai ni,Shuru na Masa nace yau bana Jin magana dan Allah ka tsaya Wai Mene ma ban sani ba,hannayensa na dage sama yayi Kara yace ciwo na fa Zaki karasa min hannu,Sorry to shaving soap na fesawa wajen na aske da shaver,Almakashi na dauka wani dan mitsil nace tsaya gemunka wani gashin a ciki sun wuce wasu tsayi baka je aski ba,bai hana ba na daidata su dass, Maganar zucinsa ce ta fito fili kaga Yar yarinya gaskiya nayi asara Jawad tabewa ta sameka, Dariya na tsaya Ina ta Yi yace kin fiye Dariya ni kin dameni harda hararata,wanka na Fara Masa ya isheni da kunnena ruwa zai shiga,sai da na gama nace to na gama nawa sai ka wanke Kaciyar taka ka fito, yace sai na ballaki Watarana baki da kunya ko,fita nayi na barshi sai da ya gama abinsa ya fito ya dan daura towel din Kamar zai fado sabo da hannunsa bai da karfi, Zama yayi Yana huce gajiya Wai bazan shafa Masa Mai ba sai in nayi wanka,wanka nayi haka na fito da towel dina na tsaya jikin mirror Na dakko mayuka sai kallona yake nace kai Wai lafiya? fuskewa yayi ya wani hade rai yace bani maina na shafa bana son naki yau,nace sauki ka ji,maida na fasa shafawa yau,a ransa yace wannan shegen towel Wai shi baya subucewa,Miko Miko min wannan shaving oil din Wanda idan anyi shaving ake shafawa, dakkowa nayi na Mikasa na juya Zan tafi ba zato ya fige towel dina Wai sorry eyya Ashe ba hannunki na riko ba ungo daura abinki,duk na dirirce na rasa Ina Zan shiga Kuma naki juyowa yace to ni dai Ina ta kallon Duwawu,kunya naji na juyo da sauri,na rufe Ido Kam tare da Mika Masa hannu nace Dan Allah ka bani ka rufa min asiri,yace to ana ta baki kinki karba kin rufe Ido kin juyo min kirji abu haka,na sake rudewa Jin yace Yana ganin kirjina na juya baya again yace nace na gani tubarakalla ki rufe sai ki sake juyo min baya na gani kina da baya Kuma ban siya ba,da sauri na sake juyowa idona a rufe na Mika Masa hannaye biyu ya bani towel,yace a'a Ni banzan iya rungumeki ba bada ni ba nace ban siya ba Allah,ihu na saki na durkusa a kasa,ya sake cewa harda roko karki hadani da Allah ma Kuka na saki ya Dora min towel din a kaina yace ki dinga daurewa da kyau daga yau karki Bari na sake gamo da wanna halitar taki,a zaunen na daura towel dina nace Kuma wuta bal bal,na saka Hijab dina zanyi waje yace ashe dai a Dan kwai,a jikin kofa na tsaya nayi tafi nace ka dai ga wuta Kuma ba wani a dan a kwai, akwai chasssss nake yau sai mafarki Allah ya tsare katifa ta shiga Uku ka jawa kanka yau Ina Nan a nan Zan kwana sai na tabbatar. Dariya Jawad yayi Ina fita yace Allah ya kawoki Kayan da aka zuba musu manja na kwashe aka dinga wankesu a washing machine ana shanyawa duk Wanda ya bushe a goge su tass,Wanda aka yanka wannan sai kaiwa akayi inda ake Kai Mama ta mutu in an samu na zaba to su Suka sani,akwai Wanda ba a musu komai ba dogayen riguna da kayan bacci da Inners tattarawa nayi akwati uku na maida dakin Jawad sai da Muka gyara komai Zakiyatu itace tayi girkin Yara,Suka dawo yau ba Islamiyya Jawad yazo har palona ya zauna suna ta hira dasu Meenat suna Wasa da dariya,Bangaren Nawwara da Waleed ko wanne yayi gidan uwarsa ,Waleed Uwarsa ta koma Kauye cikin sokoto,Nawwara tana nan a Lagos don uwarta a nan aka ganta aka aura, Babar Nawwara ita dai bata so Nawwara ta koma wajenta ba,tace Yar nan kina can cikin daula kina karatunki kina zamanki lafiya amma ki dakko Kaya kice kin dawo wajena,Nawwara harda kuka ita tafi son wajen uwarta,Babarta tace ai Kuwa kyaci ubanki duk da ban yarda da gallazawar da Kika ce ana muku ba sai ki zauna ki sani babu kwandalata a cikin kararunki sai ki dauki tallan Lemo dama shi nake siyarwa Wanda na aura ba kudine da shi ba,Ina ta dana sanin barin gidan Mahaifinku da nayi amma kin dawo to ai shike nan sai kiyi talla kisha lemo kiyi dif ai nasan Jawad din ba mahaukaci bane zaizo har gida zanji komai Kuma wallahi idan karya kike yi sai na Miki jina jina, Nawwara tayi Shuru ita gaskiya ta fada. Bangaren Waleed kuwa Mamansa harda murna tace Danbaba ashe kayi hankali, haka ake gallaza muku kayi kokari ma da baku lakada Mata duka ba,Waleed yace ai Saura kadan wallahi yasan a ransa karya yake Najla baza ta maru ba,tace kazo a dai dai dama shekaran jiya aka gama raba mana gado Ina da gonaki uku,ga kudi dubu Hamsim sai ka dinga kula da gonar tunda kaga ka girma Da me dadi ba abinda baza ka iya ba,Waleed ya zaci noma Wasa ne harda Jin dadi,ta ebo dubu Hamsim din duka tace dama kaga kudin nan Ina ta so inyi shawara to gaka yanzu dubu Hamsim din Nan me ya kamata ayi da ita,Waleed ya Saba da kudi ya bude baki yace yanzu dubu Hamsim har sai anyi shawara a kanta aiki sai kauye ai ni ko sati baza ta min ba Kinga wayata ta fa Mama dubu dari Yaya ya siya Mana,Maman Waleed harda guda tace ashe kadara ce da Kai haka ah Dan nawa ya girma,yanzu a sikandire aji nawa kake? Yace karshe exam zamu zana Nan gaba,Yaya Hafeez Kuma University zai tafi turai,tace Kai Kam ai baza ka shekara biyu ba tunda kana wajena sai aure,Waleed ya bude baki tace ae mu a Nan garin har Wanda basu kaika ba aure ne da su, Waleed yinin ranar in banda gyada babu abinda ya iya ci a kauyen,Mamansa Nan take tasa aka damko wata katuwar kazarta ta yankawa Waleed aka soye Masa ita tace ya ebi kudi ya siya abinda yake so,ya ebi dubu ashirin ya fice gari idan yayi yawo ya dawo ya bude kwano yaci Kaza ya fice,washe gari ma aka yanka zabo aka Masa farfesu ga kudi a aljihu yaro da hauka shi gani yake gata ne duk dadin da yake samu a Gaban Jawad bai Masa ba shi yasa akace a yaran ma akwai marasa tunani sosai Yau da dare ni kuwa bayan na gama da Yara na musu Assignment Asmau ganin ba Nawwara ta dan sakko kadan har ita na yiwa Assignment na koya musu karatun Islamiyya,sai dai yaran su kwana a wajen masu aiki sabo da ba yanda za ayi a bar yaro su kadai,Meenat da kyar ta yarda ta kwanta can Wanka nayi da brush nayi Shirin bacci na cikin kayan bacci wando ko gwiwa bai Kai ba da riga Yar karama me siririn hannu wasu masu laushi dark green and orange,Ina Fitowa Allah yasa da hijab dina dogo Hafeez ya shigo yace Aunty dan Allah indomie nace Wai Waleed bai dawo ba? Yace dan Allah ki fadawa Yaya Kar ya dawo da yaron nan ya rabu da su Kawai tunda basu da hankali, nace ai bazai yuwu ba kasan yaro da shirme gwara aje aji idan aka tattabar gidan Suka je shike nan,Okay Aunty Indomie din Dan Allah su Bintu sunyi bacci,to bari in na gama Zan kiraka a waya,sharp sharp na dafa Masa indomie tasha hadi na kirashi a waya ya dauka na kashe komai na wuce part din oga. Ina Shiga naji Yana ta wayyo ya lulluba Yana ta rawar sanyi Yana nishi,Yana kaina kaina zai fashe ohhhh.....saman bed din na haura nace lafiya yace zazzabi da ciwon Kai Miko min paracetamol,na dakko Masa magani da ruwa hannunsa Yana karkarwa ya Sha ya koma ya kwanta harda cewa na Karo Masa bargo dama shi Yana yawan Yin ciwon Kai musamman idan yaje aiki ,Na sake lulluba Masa bargo na zauna a gefensa can naji yayi shuru Wai har ya sauka zazzabin ya bude bargo ya hada uban zufa harda galla min harara nace me nayi? Haka ake jinyar me zazzabi? Murmushi nayi yace Karo min ac mutum ba tausayi, ac na Karo sosai na kwanta can gefen bed yayi kwanciyarsa,da wuri nayi bacci Yana zaune sai da ya gaji dan Kansa dake na kashe light Kawai ya kwanta,gaf dani ya kwanta ya leka fuskata yaga Ina ta bacci yatsansa yasa a kunnena kadan banyi ko motsi ba,gashi na ya ja kadan Shuru,wuyana ya shafa na dan motsa kadan ya zare hannunsa da sauri ya sake jira,sannan ya jawoni tsakiyar bed kaina na sosa,Ina cire hannun a hankali yace bari a sosa Miki,ya Sosa wajen yaga ban farka ba yace sai kace gawa,girgizani yayi yaga shuru,ya daukeni cak ya maidani kusa da shi sosai yaga ban farka ba,yatsu yasa ya dallar min wuya,a gigice na farka na kalli inda nake nace waye ya kawoni Nan? Kinzo nan sai manne min kike,nace sorry na koma can inda na Saba kwana,sai da ya bari na koma bacci na ya daga kafata daya sama ya jawo ni,na farka yace Asuba tayi,zumbur na mike nayi hanyar toilet Yana kallo Dan mugunta har nayi Alwala nayi Sallah sannan yace ashe 12pm na zaci 5pm ma yanzu, wani takaici ya kamani na koma resting chair na kwanta abina sai bacci,bacci na yana nisa ya dawo ya dauke ni harda min shillo ya kwantar dani ni a bacci naji Kamar an daukeni ban iya tunawa ba sai da nayi bacci ya kwanta a jikina kuka na saki Ina dukansa a hannu wajen ciwonsa,zafi yaji ya koma gefe can inda yake,sai da baccinsa yazo sannan bai San ma yayi bacci ba,harda makara sai dana farka na ganni inda nake kwanciya ina tashi nayi brush da Alwala na fito sannan na tashe shi nace mun makara,tashi yayi shima yayi brush da Alwala dake yanzu kwana Uku Yana yin abinsa da kansa Kadada Kuwa ranar da Suka dira a Kauye Yan Gida suna ta murna ana ta zuwa Sannu da zuwa Yara har sun waye sun Zama Yan birni,Ashariya ce Kawai ke tashi ba ga yaran baga manyan maza da Mata kowa narkota yake,Kadada tace har nayi Ja haba Kuna cikin bala'i,Tahantsi ana ta kallon gashinta Wai yasha kyau ana ta yabawa,Gwamma tazo tace wannan ai Iskanci kuka koyo,Kadada haushi ya kamata dama Gwamma kakar kowa ce sune tsofaffin gidan,tace Dan Allah kwashi gashin Hammatarki ki Kara gaba Gwamma haba gashi kinyi daura kirji jibi fa gashin hammatarki sai kace anyi adon allurai a jikin banko cako cako, Tahantsi tace baza fa su waye ba,Gwamma ta duro ashariyar tace me kuka kawo Mana Kadada data Hantsi Suka kalli juna Suka ce dama sai da Muka Yi gulmarki a jirgi,Nan fa kowa ya gigice su Tahantsi sun hau jirgi azo a gansu aka yanyamesu a gidan Wai ga bakin jirgi asha kallo ana ta washe baki ana kallon su Kadada Kamar sababbin amare akan Kawai sun hau jirgi sai da aka nutsu su Kadada aka bude tsaraba ko wanne waje garin kwaki gongoni Daya da yankan sabulu Daya da kullun omo,danginsu Kauyen sai da aka aika gida gida tsarabar Lagos,Tanoma aka sa wuka aka yanko Mata sabulu da dan tsayinsa aka hada Mata harda takalmi flat na roba Suka tafi da kansu da daddare za a Kai Mata. Suna shiga Tanoma ta shararo ashar tace yayi mutanena ah'ah wannan kyau haka,Suka hau tafawa duk magana sai an duro ashar,Tanoma tace kunyi kyau Ina kuka baro min mutuniyar Fara? Ke Fara me farar aniya Fara anci gaba kije kiga Fara yanzu ai yanzu take farar ba da ba,Tanoma aka rike baki da cikinta a gaba,tace ya soyyaya da dan birni? Kadada tace tana can tana cin ubanta tana ta soyuwa har tayi rumus,ai mutuniyar taki anji dadin Namiji mayyar kullum tanacan wajensa Wai kula take da shi ga kudi duk son kudin Fara haka take fal fal fal da kudi Tahantsi ta gwada tana shafe tafin hannunta Kadada tace zamu tafi ban fada Miki ba nayi katon Goshi,goshina ya girma yayo kwal gaba na samo abokin Jawad,Tanoma tace Kadada Musulmi ne? Kadada tace ae,ai Kuwa su Tashuka baza su yarda ba kin sani karki dakko bacin rai, tab wa ya Isa dani sai in bana sonsa har iyayena sai na bijire musu zaku gani,yo Ni wa nake tsoro ai sai dai kuji kallamar shahada a katuwar speaker ta masallacin garin Nan,bazan Musulunta a gidan Ummiya ba a kauyen Nan Zan Musulunta ranar juma'a sai an sa min speaker a baki kowa yaji a garin nan sannan na zabi suna Fatima daga ranar na koma Fatima Binta Sugar, kowa daga ranar idan bai kirani da Binta Sugar ba a garin nan sai ya gane kurensa ke kin sani kaf garin Nan musulmi sunfi yawa mu dama bamu da yawa, tashi mu tafi Tahantsi me Sunan lokacin Sallar walaha ,Tanoma tace au har Sallar walaha kin sani? Kadada tace ai Muna ji musulmai suna fadan komai Muna gani dole na rike Suka Yi waje,kwana daya zance ya watsa Kauye Kadada ta kusa Musulunta,musulmai a Kauye ana Sallah bayan an idar Liman harda cewa wannan yarinya Kadada da take kaunar musulunci Allah ya karkato da hankalinta Allah ya shiryeta ta karbi kalmar shahada, dama liman yasan Kadada tasha dura Masa ashiriya tafi a irga har gidansa take zuwa ta zazzageshi ta fito musamman lokacin azumin Ramadan Wai ya hanasu bacci da Sallar dare sai taje har gida tayi sallama da shi ta kutuntuma Masa ashariya ta tafi, Haka ladan ma har tare Masa hanya take yi ta antaya Masa zagi Su Kuma limaman Kauye ga shiga sharo ba shanu har sai an zake ko cuta wani yake a kauyen su Kadada sai sun Kira sunan me cutar wane wane Allah ya bashi lafiya,ko haihuwa akayi sai liman yayiwa jariri Addua a speaker haka za ayi ta jero masu matsala a gari ana musu Addua,barawo idan aka ji an shiga gidan wani sai kowa yaji a masallaci ana addua ko Kuma sai cikin dare kowa na bacci 2pm suzo su kunna karatun Qur'ani,wani idan ya farka shi da bacci shike nan akan haka Kadada take Tawaye,Kafin Kadada ta koma wajen Ummiya har Binta Sugar ya yada gari duk musulmai Ina Binta Sugar Bayan kwanaki Farooq ya kira Kadada a waya harda gaida shi Ina yini,yace lafiya Alhmdllh Yana dariya kadada tace bafa nason rashin mutunci zamu bata mene na wani dariya na daina gaisheka,yace sorry to afwan,Kadada tace Kai ice ko baka kule kulen Mata naga Kamar idonka a tangare yake Anya kuwa baka dan aeee.....Farooq yace Ina dake ni na isa ba ruwana ni,yawwa yanzu a Ina Muka kwana da aure kazo ko da aurere? Yace ni na isa nazo da wasa,Kadada tace to na kusa komawa Binta Sugar nan gaba idan na gama shawara da zuciyata Zan Musulunta Kai zaka Zo Kauye ka karbi speaker ka musuluntar dani Kuma duk randa ka shirya aure musuluntata sadakin aurenka tunda naji Fara tana ta karanto ko kissar musulunci ko hadisi ko me to dasu zanyi koyi abin ya birgeni naga Kuma Dan kaza kazan da zai ce aure bai dauru ba Farooq yaji Abu Kamar a mafarki shi har ga Allah bai gama tantancewa zai auri Kadada ba yarinya tsagera taje Watarana ta zagi uwarsa,gashi tsoronta yake ji ta Kar taje ta hanshi sukuni,Bayan sun gama waya ya Kira Jawad ya fada Masa Jawad ya dinga dariya yace ka shirya jihadi wallahi lada Babba Farooq, albarkacin musulunci ni gaskiya Ina jinta a Raina amma ba can ba tazo dai tayi ta zama,Jawad yace wallahi a ka'ida gobe zamuje mutum zai Musulunta ayi gaggawa sabo da mutuwa rayuwa ba tabbas,baza ta mutu ba Inshaallah karka kawo Mana zancen mutuwa ana zaune kalau ai tace sai ta gama shawara ya kashe wayarsa Farooq yace daga Wasa yaushe nace Zan aureta ni gaskiya auren dole za ayi min Wasa Wasa Jawad ya Kai wata guda da yin accident Ina Masa abubuwa da ma kullum ciwo ba sauki Kuma sai yaje office ya dawo gida ya narke idan na daina zuwa tayashi kwana sai ya tsiri zuwa asibiti kullum yace ya tafi asibiti Wai ance yayi bugun ciki cikinsa sai ya dinga ciwo Wai jini ne ya daskare a cikinsa inji karyar Jawwad,,munyi mugun sabawa da juna sabo yawan mu'amula tare ko Ni yanzu bana son na kwana ba shi a gefe duk da ba abinda yake hadamu amma dadin hakan nake ji,ga yaran gaba daya mun shaku,Hafeez ana ta Masa shirye shiryen tafiya turai shi da Ahmad za a hada Kawai duk da Hafeez ya riga Ahmad gamawa sai yace ya jira Ahmad sai su tafi tare,Ni Kuwa batun karatu har an siya mun form Yan Yara duk mun Saba da juna,Tunda nazo gidansa watana uku kenan bai taba barina na fita ba ko bakin gate tunda nabi su Kadada sau daya ya dinga masifa ko nace ya barni naje ko shopping ne shi bazai yarda ba sai dai na rubuta a bayar a siyo,makwafta sunzo min sau nawa yaki bari naje har sun daina zuwa, yau yara kaf Yan manyan yace Hafeez ya tattara su ya kaisu yawo amma Ni banda ni,shiryawa nayi harda yin shigar musulunci ko zai barni nasa hijab na yayi masu kyau har kasa me hannu nasa nikaf, sannan na je part dinsa na iske Yana ta rubuce rubucensa Yana shigarwa Yana fitarwa Yana ta lissafi Sabo da Ina so a barni nace dan kasuwa dan kasuwa Allah ya Kara ma lfy Allah yasa bugun cikin nan ya warke sai lokacin ya kalleni tunda yaga haka yasan ma dalili bayansa zai Sosa nace tsaya na Sosa ma,harda cewa Yi sauri kaikayi,Dariya nayi na Sosa masa na sarkafo hannayena biyu ta wuyan na kwanta a bayansa duk ba bamu taba haka ba sai yau nace naje dan Allah? Murmushi yayi yace ki dinga kaunar Allah dai ni na San ba banza ba kuje tunda kinyi shigar musulunci haka ake so ki dinga fahimtar Allah kullum ana doraki a Hanya bakya ganewa jiya ko gaishe ni baki yi ba,sabo da murna na jijjiga wuyansa da karfi gefe ya turar dani kije Saura kije ki ta yake baki kina Hafeez Hafeez harda da gwada yake bakin da hakora kina washare baki a gaban kannen Miji dama Ina ciki dake naji Sanda Ahmad ya tsokaneki kin iya girki Aunty, harda Dariya ke ga gwana ta gwanaye me tuwo ba gari jeki dan Allah kafin kisa na fasa barinki kina Abu Kamar zamanin fir'auna Kika Zo raino ko na dakkowa kaina raino,Tafiya nayi Ina dariya nidai tunda an barni shike nan nabi su Hafeez Muka ware,ko 30mnt bamuyi ba ya dinga sambado min Kira naki dagawa ya koma Kiran Hafeez yasan mitar Jawad ya daga yace kai wannan dadewarfa kwana kuke so kuyi ne,Hafeez yace haba Yaya yanzu ma fa ko 3mnt bamuyi ba,Ni kakewa musu ka rainani ko to a fasa ku dawo gida,Hafeez yace to ya kashe wayarsa Nace dan Allah rabu dashi Muka ci gaba da harkokinmu duk munga kiransa Muka ki dagawa,ya gama kulewa sai wurin 11pm na dare Muka koma gida, ai a compound na ganshi a zaune a wata kujera,nace Kar kowa yayi magana,Ina Fitowa na fito da takalmana a hannu ya bude baki zaiyi magana nace ka godewa Allah da Muka dawo gida a raye,Jawad sai yayi slow yace lafiya nace ai da yanzu mota tayi filla filla da namanmu motar ma Sai da Muka tsaya gyara yaran nan ma takeaway Muka musu Kar a barsu haka yaro bazai ji dadi ba,Sai masifa ta koma Kan Hafeez Zan kwace Motata Zan hanaka driving baka da hankali zaka kashe min kanne,Hafeez Yana ta dariya a ransa ya wuce ciki,na bawa Yara nasu nace Masa muje Ina cewa ai Hafeez yau munga basirarsa shi ya goce abin bai faru ba Sai da Muka shiga ciki yace anya ba karya kike ba? Nace hmm Kawai na cire hijab dina da Nikaf na kwanta a saman bed nace ga naka take away din yau bazan iya girki ba,dama ni nace ki dafa min abinci ko kinji bakina nace wance Yi min girki,me yasa yanzu ka koyi fada ne da mita? Ke Kika koya min kullum na dakkowa kaina raino,sai da yaci abinda Muka siyo yaje yayi wanka tare da Shirin bacci yace wankan fa? nace dazu fa nayi da magriba sai kace agwagwa Ina laifi kullum Ina Yi sau biyu Watarana sau uku ma,baza ki kwana a dakina ba nace tafi nono fari na mike zanyi gaba. Yace ni kike cewa tafi nono fari? Kal ma kuwa na fada na fice,harda cewa Iyyeeeeee ae ba laifin glob bane batir ne,Ni na jawa kaina ya mike ya sawa kofarsa key yayi kwanciyarsa ya kasa bacci,sai yaji ya dawo gwauro yace Kai ya naji Kamar lokacin Ina gwauro na,Tsaki yaja yace dole ma nayi bacci na,ya kasa bacci ya tashi yayi nafilar tsakar dare har sai 2am sannan ya iya bacci,Nima bangarena haka dan akwai gajiya a jikina ne da bazan iya bacci ba,Meenat naje na dakko mukayi kwanciyar mu Ummiya Kuwa Sanda na kirata sai tace Asif yazo ya kawo musu kayan abinci ki Masa godiya nace to,sai tace turo min number dinsa sabo da ya karbi tawa Kar ya kirani nace waye ai ba Dadi nace to nan take na turawa Ummiya Tana ganin number ta Kira Asif tace ka kawo Kaya ko ka shugo mu gaisa yace wlh lokacin sauri nake kiyi Hakuri,Ummiya tace dan Allah Ina son ganinka a satin nan,yace to zanzo gobe Inshaallah,tunda yaji ana nemansa ai yasan da dalili babba,washe gari da wuri ya sauka a Kano zuwa gidan Ummiya,har Palo ya shiga lokacin Daddy Yana wajen aiki Bayan sun gaisa ta sake Masa godiya tace dama tambayarka zanyi tsakaninka da Allah,Tsakaninka da Allah,Tsakaninka da Allah,ka dubi girman Allah ka fada min wanne dalili yasa aka auri Najla,Asif yaji wannan magiya ga an hadashi da Allah Indai me Imani ne shi ya Isa ya kasa fadar gaskiya,nan ya kwashe labarin komai ya fadawa Ummiya,karshe sai yace amma wlh da Yan aiki da komai ba abinda ta nema ta rasa Kuma ita da mijinta sun fahimci juna yanzu Allah ne yayi silar haduwarsu haka,Ummiya a ranta Sam bata yarda ba taji haushin yarta data iya zuga mata karya,ramin karya ai kurarre ne zata gane kurenta daga yanzu sai ta daina son kudin masifa,Ummiya tace na rasa wannan son kudi na Najla amma rabu da ita Kawai zanyi maganinta,Asif yace dan Allah kiyi hakuri ki barta yanzu zaman aure sukeyi na gaske,Ummiya tace ka barni da 'yata ba ruwanka duk ba kune kuka ja ba idan kannenku ne zaku bari su aure Haka Yara goma sha duk a wuyanta,Ni nayi bautar auren wahala Allah ya fidda ni sabo da haka ni 'yata baza tayi ba,Asif yace kowa da kaddararsa Umma,bai San Ummiya ta iya ashar ba sai yau ta shararo Masa ita tace rufe min baki,Asif a ransa yace jini ba karya ba zaka ci ubanka Jawad Saura kai,Ummiya tace jeka Alhmdllh naji komai,ya tashi sum sum,Ummiya tace an dauke mu talakawa masu son abin duniya za a Raina Mana hankali da kudi,mu Muna da wadatar zuciya,Najla Kuma sai tasan ta min karya. Asif tun kafin ya bar unguwar ya kira Jawad ya fada masa komai yace akwai Kura,Jawad yace Kaine babban munafuki da kaje ka fada sirrina,yayiwa Asif kaca kaca harda cewa ya bashi huttun aiki na wata biyar ba shi ba ganin salary. Asif yace shi yasa ba a so kayi dalilin aure gashinan ta Kare a kaina,duk me dalilin aure Yana cike da shiga irin wannan Nima nabi layi. Ni dai ban San me ke faruwa ba naga Jawad Yana ta fushi ya shiga ya fita ban taba ganinsa a damuwa haka ba,a kwance na ganshi a saman bed nace Wai lafiya? Yace ba komai Zama nayi Nima Muka Yi shuru Kamar bazai magana ba na cintsi muryarsa yace ni da dan iskan yaron nan ne Asif,nace to ai kayi hakuri sabo da Allah kullum mutum yana Abu dai dai dan lokaci daya an samu kuskure sai Fushi,harda cewa ahh...ahh dama can Asif hakuri nake da shi,baya kauna ta ni nake kaunarsa tunda dan uwana ne kakanninmu daya ta bangaren uba,amma zai gane kurensa shi da ganin salary sai nan da wata biyar, nace haba Jawad,ba dama ayi sirri da yaro cewar Jawad,to kayi hakuri na shafa cikinsa nace yau baka ci komai ba, kaci abinci kayi wanka na maka tausa,kallona yayi tsuruuuu....can yace kin Fara Fahimtar Allah, dariya na dinga Yi,komai yace na Fara Fahimtar Allah Ayi sharhi please duk da nasan Kuna kokari AsmaBaffa 08033933642 10/6/22, 22:03 - Buhainat: 🌏 JIKAR MAGUZAWA 🌏 56-60 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP IN KIN GANSHI A WAJE NA SATA NE Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA PAGE NAKU NE Najida Aliyu Bicca Maman Yusrah Maman Afrah Ummu Lateefah . Abinci na kawo Masa abinda naga yana son ci rice and stew da dafaffen Naman rago baya so a soya yafi so a saka a ciki ya dahu, sai plantain da salat tare da dafaffen kwai,yaci Kuwa sosai bai ma jira tausar ba yace gidan Maman Nawwara zanje banyi Niyyar zuwa ba amma bari naje,wanka yayi ya shirya da sauri ya fita shi daya ba driver Yana zuwa kazamar unguwar ya hango Nawwara da tallan Lemo takaici ya Kama Jawad parking yayi bata ma San da shi ba sai Mari ta ko ina ya fatalar da tray da lemo Suka tarwatse a kasa tana ganin Jawad ne sai kuka tana dan Allah Yaya kayi hakuri wlh bazan sake ba,Dan ma yarinya ce ya dan hakuri cikin tsawa yace shiga mota ta Shiga da gudu ya karasa gidan nasu,wata tsawar ya Mata muje ta fito da gudu ta Shiga gidan tana kuka Mama ki boyeni wallahi Yayane,sai ga Jawad ya shigo gidan,Mama tace dama nasan zaka zo ka gata munafuka cewa tayi matarka da Umma ke gallaza musu sun rasa inda zasu shiga suji Dadi,nayi nayi ta koma taki ni Kuwa nace to sai ta zauna tayi talla tunda bata da nutsuwa Yara sun fara Zama Yan Mata ba hankali jibi yanda tayi duhu fa Sanda ta dawo min babu wahala a jikinta dan ubanki tashi daga bayana mama ma ta sake dima Mata duka,yace muje gida kwaso kayanki, ta shiga ta kwaso kayan suka gaisa da Mama ya Bata kudade ya taso Nawwara gaba har mota ya bude mota ya hankada ta ciki ya rufe ya Shiga mota Yaja Tun a hanya yace zanje gida zanji dalili idan baki fada min ta Ina aka zalunceku ba sai na ballaki Yar Iska marar hankali duk ba a kanku nayi auren ba dan rayuwarku ta inganta kardai ku samu matsala a zalunceku Kun samu uwar arziki garkuwar Marayu ma irin Najla,Nawwara tana dan Allah Yaya kayi hakuri karka ballani wlh Maman Hafeez ce tace gallaza Mana takeyi mu Kuma Muka ga tana hanamu kallo tana samu gyaran Palo da bedroom,Ya akayi shi Hafeez bai tafi ba baya rainata sai ku baku da kunya ko ai aiki ma yanzu kuka Fara keda Asmau ai Kun Fara girma sai a dinga bar muku wani aiki har yan aiki nan gaba abu kadan zasuyi a gidan nan kune zakuyi Kuma dole kuyi babu wacce ta Isa tafi karfina,Dake Umma ce ai taci ubanku son ranta ba abinda kuka iya yanzu sabo da gata da Jin Dadi,da Kun San da iyayen naku ne,har Suka dawo Yana cin ubanta Yana shigowa Palo tana gaba da kayanta ya hankado keyarta ciki sai data Fadi a kasa ita da kayan, Muna ciki dasu Meenat Muna karatu sai ihun Nawwara Muka jiyo ana tafkarta da belt nasan ita ake duka naki fita,su Meenat ne Suka dinga lekawa,sai da naji Abu yaki karewa na fito na kwaceta da kyar, Hafeez da shigowarsa kenan yace a Kara Mata Yar Iska daga yau duk Wanda ya sake gwada Iskanci a gidan nan kunga yanda aka Mata to kowacce haka za a Masa,Meenat daga ita sai pant tace harda Abeed da Humaira Yan jariri? nace kwarai kuwa,Dariya Meenat ta kyalkyale da ita tace nidai ba ruwana ke Aunty Humaira Ina Kika tafi? Jawad tuni yayi part dinsa,Booking flight yayi gobe sokoto zaije wajen Waleed Yau banje tayashi kwana ba naga Fushi yake ji sai nayi kwanciyata a wajen su Meenat,yaga Shuru Shuru ban Zo ba Fitowa yayi sanye cikin kayan bacci ya nufi dakina har zai bude sai ya fasa ya dade a tsaya bai so nayi zaton wani abu, har ya juya zai koma sai ya fasa ya dawo ya bude kofar lokacin tunaninsa bacci nake sai ya bude ya shigo direct lokacin munfito daga toilet da Ayanah na rakata fitsari ganinsa nayi a tsaye,nasan bai taba shigowa dakina ba,nace lafiya,ki daina kwana da Yara....kafin ya rufe baki Ayana tace Yaya to mudai bama son Nanny, Kan uwarki ban fada muku idan manya suna magana ku daina sa baki ba,Shuru tayi ya juya ya fita,Ayanah tana bacci na kaiwa Nanny su na wuce can Ina shiga na ganshi Yana Shan ruwa a zaune kwanciya nayi a gefena Dana saba,Bai min magana ba ya kwanta ya matso gaf dani ya kwanta ya min rumfa,Ido na bude da sauri nace kalau? Yace gwaji zanyi Ni Dariya ma ya bani nace mene haka ba dadin ji, juyowa nayi Ina kallon sama Yana samana hannayensa a saitin kaina,yaki kashe light sai Kare min kallo yake hannayena na zuba a saman kirjinsa na tura shi baya iya karfina naji gam gam,hannayena ya danne da kowanne hannunsa daya,kafafunsa yasa ya danne min nawa nace ni bana son wasan Nan dan Allah ka bari,Kai kana da kanne irin su Hafeez ka dinga abu hak.....bakinsa ya hade da nawa ya fara tsotsa a hankali sai salo yake Kamar zai cinyen baki,tun Ina tunanin kokawa har na kasa, wuyana ya gangaro Yana lashewa,nace Kai maye ka kyaleni ni ba dadi nake ji ba,sai da yaga karfina ya Kare sannan ya saki hannayena,da bakinsa yasa hakora ya janye rigar bacci na sama Ido na runtse na sa hannaye tare da rufe albarkatun kirjina,hannuna ya ciza na cire da sauri da zafi ya cije ni,boobs dina ya shiga Murzawa kamar ba gobe Kuma a hankali a nutse babu tashin hankali a ciki,ban ma San Sanda na Fara Jin dadi ba,na fuske amma yaga na daina masifa da korafi ,yace kina Jin Dadi? Nace ba abinda nake ji ni ka kyaleni bana so,yaci gaba da murza boobs Dina yace ah ashe yafi karfin hannuna Ina rainasu,me hakora talatin da biyu yazo, nace Ni dai nace bana so yace yau fa sai kinji dadi dole,Nipples dina dinga yiwa salo Yana sha,nayi luf,rungumeshi nayi ban sani ba,yace Kika ce bakya ji,nace ae ai gajiya nayi kawai,gashina ya shafa, kafafuna ya saki ya Shiga shafa cikina , pant Dina ya taba yace Kika ce bakya ji wannan fa ya akayi Kika Zama wet? Nace Ni dai nasan dutse ce ni na infection ne,dariyayi kadan yace Allah ya tsare sarkin karya,nace to Kai Ina ka iya wannan Indai baka San Mata? Ni dakiki ne kenan ban San me akeyi ba karki sa yanzu nayi maganinki,gefe ya gangara ya kwanta na maida kayana na juya Masa baya nayi shuru Ina ta tunanin abin har ya rigani yin bacci. Washe gari Ummiya da asuba ta dira a Lagos tun jiya ta taho a mota,Saturday ba makaranta Yara suna gida Jawad ya shirya da wuri zai wuce sokoto turaruka na fesa Masa nace kayi kyau tare Muka fito sai ga Ummiya a gidan mamaki ya kamani ranta a bace,yasan zancen Jawad sai ya fuske ya Mata Sannu da zuwa yawwa tace Muka Shiga ciki,Zama tayi nace Bari na kawo Miki kayan Kari Ummiya wannan zuwa ba sanarwa Jawad ya durkusa ya gaisheta ta amsa,yaran ne Suka dinga zuwa suna gaisheta tace ai Kuwa da gaske ne,Jawad kitchen ya bini yace ko me tace kiyi in tace ku tafi kije zanzo Kawai bari na wuce yabi ta kofar baya ta kitchen ya wuce abinsa yace a ransa naga a fusace take nasan da matsala gwara Kawai a bita a haka tuni ya dauki hanyar airport yana murna da baya ma gidan,ba kowa a palon daga ni sai Ummiya tace ba abinci ne ya kawoni ba Yar Iska makaryaciya sarkin karya,auren kudi Kika Yi,yanzu nufinki zai ganki da daraja a haka? Ki auri mutum sabo da kudi mazan yanzu sunce suna sonka ya aka Kare bare kin Kai kanki sabo da kudi har Ni Zaki munafunta kiwa karya,nace Ummiya ai yanzu ni bani da matsala Muna zamanmu lafiya,Kuma yanzu ma ai magana ta Kare tunda dai Kinga lada ma Zan...Mari Ummiya ta sharara min tace tashi ubanki yace ki koma gidansa da Zama,ya za ayi na fita ba izininsa yanzu fa Yana da power a kaina tunda aurensa nake,kin San da Haka Kika min karya Zan hanaki idan kina son abinki,Ummiya Ina sonsa wlh ni dai ki kyaleni,ke da kike ma da hakuri,Ummiya tace wlh sai kin bar gidan Nan sai kin koma Kuma gidan ubanki na daina Miki komai nawa,Ummiya haka Muka dinga bugawa da ita taki yarda naje na ebo Kaya kala Uku nace muje,Bintu na jaddadawa kula da Yara da sauran masu aiki nace musu na tafi ganin gida,Kafin na tafi na Kira Jawad na fada Masa lokacin ya sauka a sokoto yace ki tafi da kudi zanzo,nace to. Ummiya nabi Muka tafi Kuma sai da ta zauna taci ta koshi a gidan sannan ta tasani gaba,har Muka fito Ina cewa dan Allah Ummiya,yanzu Najla Jawad ya fini a kansa kike min magiya,nace mubi flight Kuma ta yarda Muka hau jirgi da kudinsa,kwalla na goge kallona tayi tace kuka kike? nace ae naci gaba da Kukana na ware murya a jirgi duk an zaci mutuwa aka mana,tace au asiri Zaki tona Mana ki tayi, Muna sauka a Kano da kanta ta kaini gidan Baba tace Saura ki koma bada yawuna ba wlh sai na tsine Miki uwar son kudi,gidan na shiga da kayana Yan kadan ita Kuma ta juya tare da komawa gidanta,Babane ya ganni Yana main palo na shigo dama an fada Masa komai shima ai yaji ba Dadi anyi Wasa da aure,auren kudi. Ina karasawa na durkusa a gaban Baba nace Ina yini ya amsa Yana Murmushi yace Najla kuka kike Yi?yanzu soyayyar da nace ki binne ta a rami baki binneta ba,ai shike nan auren dai kudi babu me barin yarsa tayi Indai Yana da hankali sai ki jira idan yazo Yana sonki da Kansa sai ki koma,Nima bazan so ki dawo gabana ki zauna ba,Matan Baba Kuwa su basu San me ya dawo dani gidan ba,sun dai ganni da kayana sun San ma ban taba zuwa na kwana ba sai yanzu ai Nan take sukace sakoni akayi suna ta gulmar har an sakota itama dama wannan marar kunya wa zai iya duk Dangin uwarsu fa Maguzawa ne babu Allah a ransu ai wannan maguzancin Yana nan a zuciyarsu ko sun tuba Ina zaune tare da kannena da muke Uwa Daya uba daya su murna suke nazo. Jawad Kuwa Yana dira a kauyen su Waleed har gidan babarsa ya shiga ya iske Waleed Yana ta fushi ba ko sisi ga yunwa kudi sun Kare Babarsa tace yanzu Dan Nan baza kaci dankali dafaffe ba abu ga Dadi yaji kuli Ina ta fama da Kai tunda ka dawo ka gallabeni gaba Daya kaji na sun Kare a kanka ka cinye su,har Dan akuyana na Kai kasuwa shima kudin babu yanzu akuyata data rage kake Nema ka rabani da ita to baka Isa ba ko ka San rayuwa ko ka koma Dangin ubanka,rikonka sai local gamman kafi karfina bazan iya ba,Kai kamshi nake nakeji ta fada tana dago da Kai taga Jawad,harda cewa yau nayi farin gani danmu ne a gidana yau,Waleed yaji tsoro ganin Jawad ransa a bace ga haushin an tafi Dani gana Waleed,Suna gaisawa da Babar Waleed ya kalli Waleed yace muje,Babar Waleed ta jefo Masa jakarsa tace bishi ku tafi dama ka gallabeni na zaci ba haka kake ba,Waleed ya dauki Jaka ya tafi salun alun ya Shiga mota,Tun airport yasha Mari yafi sau uku haka ya maidashi gida,yaga gida wayam bana nan gidan yayi shuru ba dadi,Hafeez da yaga wayam dan baya gidan na tafi,Jawad ya tambaya Yaya Ina Aunty ta tafi ne Jawad ganin Hafeez yayi hankali ya bashi labarin komai,Hafeez yace tab ai Kuwa gobe Inshaallah nine bikon farko. Jawad wanka ya shiga ya tuno da yanzu tana nan tana kula da shi,Memory dinsu da sukayi sharing ya shiga tunawa yanda take Masa Wanka yayi ta tsokanarta Yana Jan fada,tsayawa yayi kawai Shower tana ta zubo Masa da ruwa,idan ya tuna sai ya dawo hayyacinsa yaci gaba da wanka a haka ya Gama ya fito shi baiyi zaton zata tafi da ita ba,Taya yarka tayi aure tana zamanta lfy ka dauketa a hankali yace Mata duk inda suke Mata ne,ko abinci bai Nema ba ya kwanta wayarsa ya jawo tare da Kiran number ta,lokacin Ina cikin kannena suna ta bani dariya ya kirani na daga yana ji Ina ta dariya Ina magana,mamaki ya kamashi yace a ransa harkarta takeyi har ta ware duniya tana Mata Dadi Ni Kuwa bacci ya gagareni,wata zuciyar tace to bata sonka ita Ina ruwanta Kai ka damu,hello nace ya gida ya lagos wani haushi ya kamashi yaki magana nace baka ji ne yasu Meenat,sai lokacin yace lfy Yana fushi nace kaci abinci? Ban sani ba Zan fasa ci ne ke kinci kin koshi ni sai na fasa cin abinci ya kashe wayarsa ya juya baya Yana huci ya kwanta,Sake kiransa nayi back yaki dagawa na barshi nima,sai 11pm na kwanta amma bacci ya gagareni sai tunanin Jawad nake Ina kwance a daki ni daya, kuka na saki kiransa na gani Ina cikin kukana na daga duk da saita muryata da nayi sai da ya gane yace mene ne? nace mura ce ta kamani,amma naji kina kuka,nace a'a ba kuka bane mura ce,yace bana son karya dazu naji garau yanzu kice mura hmm Kawai nace,nace Baba ne ya min fada na kalawa Baba karya,Yace to sorry ai kece da son kudi shi yasa nace ki dinga Fahimtar Allah,Dariya nayi ba shiri nasan tsokanata yayi,nace ai na fahimta yanzu yace Good girl gobe zanzo da yamma,har yace good night yace yawwa Banda fita yawo nace gidan Baba zaka zo,Yace kin taba ganin miciji ya mutu idan an sare Masa kai ai dole naje wajen Ummiya,Nace kana so na ne? bai boye ba yace ae ya zanyi kin Aiko dodo da Kansa,Dariya nayi bai tambayeni ba ko Ina sonsa ko a'a ba ya kashe wayarsa. Kwanciya nayi Ina Jin Dadi naji na samu nutsuwa,Shima bangarensa haka. Washe gari da Safe 11am sai ga Hafeez da Ahmad sun sauka a Kano ko kunya suka wuce gidan Ummiyya,ta sauke su harda kawo musu ruwa da lemo,Kadada Suka gani an Kara wani kyau an Zama Yan Mata harda Hijab,Hafeez yace ko har an shigo layinmu ne? Kadada tace Ina har yanzu dai dan gwaji nake ko zan iya,sukayi Dariya,sai lokacin Kadada taji Wai Ummiya taje ta dakko Najla,Kadada tace zanje wajenta Ummiya tace ba inda Zaki munafukai, su dai su Hafeez sannan Suka fara bawa Ummiya hakuri dan Allah Ummiya kiyi hakuri garkuwar Marayu ta dawo a bakin Jawad suke Jin sunan,sun bawa Ummiya Dariya a ranta,Ummiya tace zata dawo ne kuje,Ahmad yace muje mu tafi da ita? Ummiya tace Zan dawo da ita da kaina,Suka dinga naci Suka ki tafiya duk abinda tace sai sunce har Suka gaji sukace zasu je wajen Baba,Sunyi sa'a Yana gida yaga Yan naci ranar sai gajiya yayi da magana yace Ina zuwa ya fice,Nazo Muka gaisa Muna ta hira a Nan Suka ci abinci da Sallah Suka tafi suna tafiya Ina ga a airport Suka hadu da Asif da Farooq Suma sunzo biko. Farooq Yana zuwa yaga Kadadansa an Kara kyau an wani goge,suna Gaban Ummiya suna roko Kadada da Farooq sai Signs sukewa juna,haka Ummiya tace suje zata dawo da ita,Haka Suka fita Kadada ta tsaya da Farooq suna ta hira,yaji Dadi da yaganta da swag Hijab tayi kyau,Asif ne ya takura Masa su tafi wajen Babana,haka ya mikawa Kadada kudi taki karba yayi yayi taki karba,tace na Fara hankali,Dariya yayi yace har yaushe na sanki Muna waya kusan kullum kice yau kinyi hankali tace daren jiya shiriya ta sameni ko ba yuwu wa? Allah zaka ce baya shiryarwa ko me? Yace ni na isa tace ku tafi to,Farooq shi dai Kadada tana tana gamawa da shi tsoronta yake ji,yace Allah ya jarabceni sakayya ce tabbas Allah ya turo min Kadada in ta tsaya ma a Kadadan ka godewa Allah cewar Asif,zancen zucin Farooq ne ya fito fili,ya shiga mota Suka tafi. Wajen Baba Suka zo Yace ai tayi kuskuren auren kudi babu laifin mijinta laifinta ne sabo da haka yarmu zamu hukunta ku tafi abinku haka Suka tafi,Yamma uban gayya ya dira a kano,dama nasan zaizo har wanka naci kwalliya,bai zaci Ummiya zata karbe shi haka ba har abinci da ruwa da lemo,sabo da biko yazo ya zauna yaci da yawa dan Ummiya ta yaba da halinsa ta bashi matarsa,Ummiya tace abokanka da Yan uwanka duk sunzo,baka da laifi tunda Kai tayi ka Mata ta amsa aure sabo da kudi sabo da Allah aure ne,haba da girmanku da hankalinku itace tafi kowa da son kudi yanzu Ina zaka San darajarta ka sota....Jawad ba jira yace Ina sonta Umma nasan darajarta wallahi, Ummiya tace ai karyar data min ne ta Raina min hankali sai ta daina Mana karya jeka abinka,Jawad dai bai ji dadi ba ya fita Kadada zata bi bayansa Ummiya tace zauna ta koma ta zauna tayi Shuru tace Ummiya tausayi da tausayi hakkin soyayya Ummiya karki ci hakkin soyayya,Ummiya dama kakanninsu daya dasu Kadada abokan Wasa ne bata Wasa dasu amma su sai sunyi,Ummiya ki tuna da kema....Ummiya a hargitse tace zanci....Kadada tayi mukus. Jawad yaje gidan Baba Suka Sha hira amma ya hana yaga Najla Kuma da kunya yayi naci haka ya hakura ya koma,sai a waya ya fada min Matsalar Ina ji na fige daurin dan kwali nayi fatali da shi,na jefar a kasa na cire skert Dina nayi cilli da shi na cire rigar na jefota waje na daura zani da t-shirt na fito Palo Yara suna min Wasa sabo da Baba yaji haushi sai na hau jibgarsu yaji kuka ya fito ya balbaleni da masifa yace na rasa ya akayi ma shashashan yaron Wai zai Baki million ashirin da wani abu ki kula da Yara,yanzu ke a haka kike Yi dama Zaki ci ubanki bake ba komawa ki haukace,wannan soyayyar taki ai ko tasu Ali Nuhu ma bata Kai ba ta hauka kike,wlh ta sharukhan ce,yace me Kika ce? nace ba komai ai naji ta Sharukhan ko to ai shike nan sai kuma Karisma yarinya munga film din quaila ma da mother India karshe star Bai nasara ba ya koma daki. Tashi nayi na tafi dakina nace Kuma wlh ba Yar katuwar da Zan Taya aiki a gidan nan Zama zanyi naci nasha,Malam Jawad ya koma gida, inda ka kimu aka sake Nemo Asif yazo ayi shawara shi Kansa Asif yayi dariya,da yaje Ya samu Jawad a compound ya zauna a kujera,shima kujera ya zauna yace gani Yana dariya,Asif yace karka Raina min hankali a nan ba Dariya na kiraka ka min ba,ya za ayi Ina mafita yarinya ta dawo Kawai,Asif yace ni a ganina tunda ba sonta kake ba....inji ubanwa ni nace maka haka? Asif yace ka dai manta amma Ni haka kake fadamin ko kulata baka yi,kasan tsakanin Mata da miji ne? Ni na taba shiga lamarinka da Zahiyya matarka,Asif yayi dariya yace to babu wata shawara tsakani da Allah tunda abin ita da iyayenta ne kaga baza mu sa taki binsu ba,Kawai kayi ta zuwa biko kayi ta zuwa a Kai akai,gaskiya baza a samu zaman lafiya ba Matukar baza a bani matata ba,Asif Yana kallon ikon Allah yace Kai da kace yarinya ce yoyon fitsari zaka sata bata waye ba,me ta sani,to Matata ko wacce iri ce a bani ita cewar Jawad Kuma ma ni so nake na ganta,Asif Yana ta mamaki yace ka shirya gobe mu koma a haka Suka rabu. Washe gari haka suka dawo har wajen Baba da Ummiya ba ya hana na fita sai da Suka tafi Jawad ya fada min a waya Baba ya hana a kira ni, Ummiya ma amsarta jiya ita ta basu yau,Wasa Wasa Jawad ya nace fashin kwana dai dai sai yazo kano har anyi sati biyu Yana ta zuwa amma a bari mu hadu anki,Yan kannen nasa ma ya daina ta tasu waya Kuwa kullum sai mun raba dare muna waya ganin haka Baba ya kwace Wayar ba kukan da banyi ba,Jawad ya daina samuna,Hankalinsa ya sake tashi yace dole Naga matata wlh na gaji, Yana zuwa Kano yau Sunday ana zuwa daukansa ya karbi key din mota da Kansa yayi driving zuwa kofar gidan Ummiya daga can bayan gidan yayi parking ya tura yaro ya Kira Masa Kadada,Yaro yazo yayi sallama Ummiya ta amsa yace Wai ana Sallama da Kadada,Kadada dake makale da headphone tana Jin kida kasa kasa tace kaje kace tana da Saurayinta me zan ci da shi, Yaro ya dawo wajen Jawad yace tace Wai tana da Saurayinta me zata Yi da Kai,Jawad Jin amsar yasa itace yace kace Farooq ne,ya koma yace Wai yace Farooq ne,Kadada ta mike zumbur tace kace gani nan kace Ina Miko gaisuwa kafin na karaso,Yaro ya sake dawowa wajen Jawad tace gata nan Wai tana Miko gaisuwa kafin ta karaso,Jawad yayi dariya yace to ya bawa yaron dubu daya ya tafi Yana ta murna da godiya. Motar yayo gaba yanda zata gane shi,ya ganta da Leda a Hannu ta fito tana kalle kalle,horn ya Mata ta Gane tayi wajen motar,tana zuwa ya sauke glass kasa taga Jawad tace ah Babban Yaya me Najla komai dozin an ganku jiya gashi an ganku yau gobe muke saurare,sannu ya zafin soyayyar? Ya akaji da radadin love,Jawad yace shigo mota,ta bude gaba ta shiga ta Mika Masa lemukan data taho da su harda snacks tace jiya naje Oasis yace uhm Yan gayu,Dariya tayi yace har kin karbi musuluncin ne? tace Ina nan dai na kusa Ango nake jira ya shirya,Jawad yace ai mun shirya,Dariya tayi tace Ina jinka nasan da dalilin zuwanka,Yace so nake Kawai ki San ya Zaki Yi Najla ta fito na ganta please, Kadada ta kalleshi a ranta tace dan jakar uba lips dinsa har yayi duhu Najla bata tsotse shi, a fili tace so kake dai kaga matarka ko? Yace ae ki sato min ita na ganta,Kadada tace Maganar gaskiya a Gaban Ummiya nake ta sa min Ido gani take damu aka hada baki aka auri yarta da kudi, Kuma Ni ban iya abun Muna Muna da boye boye ba,Amma ga guarantee Tahantsi kasan ta hantsi itace shugabar munafunci da boye boye da hada gidoga ta gidanmu,wannan wajen in aka Zo to kowa sai yaja baya, Sha yanzu magani yanzu Tahantsi a yanzu da Zan Mata waya nace ta taho zata zo 1hr zaka ganta a nan kasan kauyen ba nisa ne me yawa ba,yace Indai tazo dai Zan ganta? Kadada ta kwankwashi jikin mota tace ai kaga Fara an gama ko da sojoji ake tsaro, Kai da ace Tahantsi ta waye tsab zata Shiga damfara,Jawad yace Kira ta,Kadada ta latso number Tahantsi tana ringing din...din..din..ba'a daga ba tace tana can a jaka ta barta ai Tahantsi na rasa irinta,sai da aka sake Kira sannan Tahantsi ta daga waya Kadada ya akayi ne Dan kaza kazanki wannan irin Kira haka,to ki bar komai ki taho Kano,Ummiya ce ta mutu? Tahantsi ta tambaya,taci gaba da cewa wayyo Fara ta fito rana,Kadada tace ke ba itace ba Kin San dai labarin na fada Miki Fara na gida,Tahantsi tace Haka kikace na tausaya Fara an Saba da harka kullum an makale a gindin Jawad to yanzu dai ya huta,Kadada tace ke Yana jinki dai, Tahantsi tace shine Kika sa Handsfree Ina Jin kunyarsa to sai dai yayi Hakuri mu bakinmu duk su Gwamma basu gasa shi ba,Jawad har ya gaji da Jin surutunsu shi ayi a fito Masa da Fara. Kadada tace ya kuwa Tashuka ta? Jawad yace dan Allah kiyi abinda ya kawoni, Kadada tace to ke kyale lafiyar Tashuka sai Nan gaba ayi zance yanzu ki taho fa yanzu kizo ki fito Masa da Fara ya ganta yace zai iya mutuwa,Tahantsi tace ai dole tunda an hanashi ganinta tsofaffi fa suna Wasa da soyayya,Kadada tace sun dauka zamanin da ne yanzu kisa take, Jawad yace bani Wayar ta Mika Masa yace please ki taho tace yo gani na fito ma Yaya Jawad,har kin shirya? Wa nake dashi da sai nayi kwalliya ai matsalarka tafi tawa gani nan ta kashe waya,Kadada taci gaba da Zama a motar Jawad anki kashe mota suna ta Shan ac da kamshi,tace Ina su Meenat Kuwa? Yace suna Nan lafiya tace to ya ka baro min mutumina yace yace a gaida ki,to ga lemon Nan kasha tunda rabonka ne ba kai na siyawa ba amma ka Sha in yazo Kuwa bazan asarar kudina ba ka jawo masa,Jawad Yana ta dariya ya dan samu nishadi sabo jini wani abin idan tayi sai a fisge yaga Kamar Faransa Ai kafin 1hr ma Tahantsi ta dira a kofar gidan Ummiya Kadada ta balle mota taga Tahantsi har da jakar tafiya da alama zata dade a cikin garin, Tahantsi tace yawwa nazo,ki fito Masa da Fara ko ta halin Yaya,Tahantsi ta sake tambaya Kawai yaga Fara? Kadada tace ki dinga wayewa Tahantsi karki aure mijinki ya dinga saki a kwalaba tam,idan ta fito ki basu waje baki ga wannan karon Lips dinsa ya dan canja ba, Tahantsi ta leka ta glass tace Kuma fa haka ne,Jawad dai yaga suna kallonsa ta glass, Tahantsi tasa kayanta a bayan mota ta shiga gaba tace muje da fatan ka tanadi wurin kwana a Kano kullum kazo Zan fito ma da Fara,Jawad yaji Dadi sosai. Bayan layin gidan Baba tasa yayi parking ta fito da Jakarta yace karki dade tace to,tana shiga gidan Baba ta ganshi da baki maza,ta gaida shi yace ah Tahantsi ce a gidan, Tahantsi tace ae naji ance Fara tana nan shi yasa nazo na Mata kwanaki,Baba dake Namiji ne ba sa Ido ba zargi yace tana ciki Shiga madalla ,Tahantsi tana shiga ta ganni a Palo ina hadawa Yara tv game,naji dadin ganin Tahantsi nace oyoyo ya akayi Kika San Ina nan, muje ciki cewar Tahantsi sai da muka Shige bedroom dina sannan tace karki Bata bakinki Kadada ta sanar min komai,ta fada min yanda Suka Yi da Jawad,nace da gaske Kuna tare nace kwarai shirya mu tafi,Muna fita nasan me zance da Baba,da murna nace dama yanzu nayi wanka, English wear ne ajikina Riga karama da skert marar nauyi Tahantsi tace ki matse ki tsuke, nace kin gani nanyi kalleni,tace Dan dada tsukewa, Tsaki Naja Hijab na saka da Nikaf nasan Jawad haka zai ce na fito jiki a waje shi yasa na saka,Tahantsi tace muje,Muna Fitowa naci Karo da Baba yace Ina zuwa? Tahantsi tace wani Kaya aka turo shine zata rakani na karba Kuma da sunanta aka turo da address din Nan Ni ban San wajen ba,Yace ba izinin mijinta zata fita? nace ai yace duk inda ya kamata naje,yace to karki dade nasan kina sonsa baza ki karya doka ba, nace to Muka fice tare da Tahantsi tace muje Muna ta sauri Muka Shiga Napep zuwa inda motar Jawad take ai Kuwa ya ganni yace Tahantsi Allah ya Kara tsawon rai ashe da amfaninsu Tana ganin na shiga mota ta wani Shige gidan mutane bata San suwaye ba,tayi sallama aka amsa tace dan Allah zanyi Sallah Suka ce to Dake sun ganta da mayafi da doguwar Riga,ta Shige toilet tayi fitsari ta watsawa fuskarta ruwa da kafafu ta fito aka ce sallaya tana ciki ta Shige ta zauna Allah yasa ba kowa a dakin tayi luf a zaune. Ni Kuwa motar na shiga Kawai yaja motar ya bar layin yace safe wuri zanyi parking,nace to,ya tambaya Ina wayarki? nace Baba ya kwace wani garden ya shiga Ni ban taba sanin da wajen bama, ba kowa a wajen,yace na dawo Kano da zama sabo da ke Nasha wahala Ina ta Sha ma,kullum sai nazo Ummiya taki Hakuri,nace uhm shi yasa Watarana nake Mata karya. Sai da ya daidaita parking sannan ya kalleni yace to cire nikaf din mana,cirewa nayi yasa hannu tare da dago habata sama yace ya Naga idonki duk ya zuge? nace ba komai na cire hannunsa,dagowa nayi na kalleshi Naga Ni yake ta kallo nace daina kallo na,yace abinda ya kawoni kenan naga matata,duk Yana fada min a waya na San da gaske yake Yana so na,yace kin san bana karya I love you Fara, Dadi naji nace hmm,yace sau Nawa Zan fada baki taba amsawa ba sai hmm hmm harda marairaicewa, Shuru nayi harda shagwabar samun waje nace ni da kace yarinya ce,to kiyi Hakuri I'm sorry babbace ai na sani,Hannu yasa a kumatuna yanda akewa Yara Yar fara faratu white angel Dariya nayi ba shiri na duke shi kadan a kirji,yace ga abincin Kadada data bani na duba nayi Dariya ya bani labarin komai da zuwan Tahantsi,yace har Tahantsi tasa nayi Mana booking Hotel tace bakya Sha min lips gasu nan sun tashi daga ja,na kalleshi Ina dariya nace karya suke Nima tana zuwa haka tace Wai lebena ya koma na Yan sigari baka sha,Dariya mukayi yace muje yawo,nace Tahantsi fa? Kyale Tahantsi tasan aikinta, to nace Sai da muka tafi yawonmu ya kaini Arab restaurant parking yayi yace Hajiya Sa Nikaf na saka Muka fito hannunsa cikin nawa a nan mukaci abinci Muna nishadi Muka fito muna Fitowa Muka wuce ShopRite hannunsa cikin nawa,Sai da na zabi abinda nake so sannan Muka dawo inda Tahantsi take,Muna jira mu Kira muji Ina take Muka hangota da Leda Wai siyayya ta tafi,tace har Kun dawo ai baku Dade ba,Jawad ya zaro Ido yace ai sabo dake,laaa ku daina ji na ai ni sai na kwana a kwararo Indai a birni ne ko Ina haske ga mutane haske kadai sai yasa gari ya waye ban sani ba,daga yau ku dinga tafiya sha'aninku,Dariya mukayi ta kalleni tace muje to Muka kwashi Kaya Muka tafi Jawad ya Shiga mota ya koma hotel hankali kwance harda bani Yar karamar waya da Zan boye. Tahantsi tace har kin dawo hayyacinki ga labbanki duk sun tasa ki dinga shafa Vaseline Jawad bai San kadan ba,Ke Fara ki Fara gyara karku hadu a hotel gwara ya sake jinki daban kin sake canjawa,ki dai Sha ko Dan hadin zuma ne yanda zaiji zakwai karki jawowa kanki yaji ki wata gasara gasara ko Kamar sirkin Farau farau,Ina ta dariya nace Zan ci ubanku wlh Kun dameni ke da Kadada tam, Danbashananan fa bai Kare ba na taho da wani na Mata banza Muna komawa gida Baba ya tafi masallaci Sallar Isha. AsmaBaffa 10/6/22, 22:03 - Buhainat: 🌏 JIKAR MAGUZAWA 🌏 61-65 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP IN GANSHI A WANI GROUP NA SATA NE Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA PAGE NAKU NE Ummu Umayma Mamma Nana Firdausi Mmn Muniba Fancy Honey Baba Yana shigowa ni ya fara tambaya Najla Kuwa sun dawo matarsa Sara tana tabe baki tare da gatsinawa Baba fuska tace sun dawo,Hajiya Sarah bata kaunata Kar mu'amula ta dinga hada Baba da Ummiya Kar Watarana ta dawo,shi yasa ita da kishiyarta basa so Baba ya dinga kulani ko kannena da muke Uwa daya su mu hudu, Baba yace Allah ya shiryeki ya wuce ciki abinsa,yau na samu waya haka muka raba dare muna waya,washe gari Kuwa 11am Farooq yazo zance wajen Kadada, Jawad ya Kira a waya yace gani na shigo kazo mu koma biko,tsabar nacin Jawad wanka yayi ya shirya cikin Shadda fara Yar gaske harda coka hula za aje gidan surukai,Farooq ne ya dauke shi a mota daga hotel din Suka wuce gidan Ummiya,sun kusa da gidan Suka hango Kadada tana ta sauri yau ma da Hijab,Jawad yace mutuniyar fa an dage kusa da ita Farooq yayi slow tare da sauke glass yace Yan Mata Ina zuwa Haka ne,Kadada taga sune tayi Murmushi tace Kauye Zan tafi Jakata ce haihu,Jaka dana sani Kadada tace ae Donkey ba ta macen da kudina na siyeta tun tana karama,duk raguna da tinkiyoyi awakai basu Miki ba sai Jaka Zaki siya,ai tafi tsada sabo da kaga ita aikin kudi ake da ita,Farooq yace Allah yasa Yan biyu ta haifo, 'ya Daya ta haifo haka aka fada min a waya hankalina bazai kwanta ba sai na ganta,Jawad yace yau Juma'a fa get in mu kaiki,yace Kira ta hantsi su fito mu tafi har Fara,ana Kiran Tahantsi tana dagawa da masifa lafiya shayi muke sha kin fada min jakarki ta Haihu na Miki barka to ba shike nan ba sau Nawa kike so na Miki barka,Kadada har zata zundomo ashar sai ta fasa tace kuyi ku fito ke da Fara zamu tafi kauye,Allah sa ba Gwamma ce ta mutu ba,in ta mutu ma ai Tasha Miya ita kam,ga su Yaya Farooq suna jira zamu Zo kusa da gidan Baba kuyi sauri,Kisan ya Zaki da Baba ku fito,Baba ya tafi Rimin gado ziyara wa babban abokinsa sai sanda aka ganshi,ku shirya to,Kadada aka shiga bayan mota ita daya Suka tafi,Kadada ana cikin tafiya tace a tsaya bakin wani shop,inda ake siyar da Apple da guava ciki Kuma lemuka,suna kallonta ta fita ta ciko Leda da Apple da Ayaba da lemo Kuma da yawa,ta Shiga ta jido lemuka ta buga Gaban mota a bude boot suka bude ta saka lemuka carton biyar ,ta rufe ta shiga mota tace muje,Farooq yace na mene wannan? Yan gida za a kaiwa tsaraba inji ku, Kaji aikin hankali cewar Farooq Kuma ba sai ki fada Mana ba,ban iya roko ba,Jawad dai magana ba fiye Yi yayi ba sai yaga dama,waya ma yake tayi Yana tura sakonni,Suna zuwa muka fito wannan lokacin Riga da skert na saka na lace purple mayafi na yafa da jaka a hannu takalmina me tsini,duk da ban Saba tafiya da shi ba amma nayi kokari,Jawad haushi yaji na Sako mayafi naci kwalliya,Ina kallonsa ya bata rai,Yi nayi Kamar ban gani ba na shiga gefen Tahantsi,Ta hantsi ta dinga masifa duk na girmeku ya za ayi ku sani a tsakiya sabo da Kun Raina min hankali,Kadada tace to Jaraba Kai Kamar an kifa kwarya koma gefe ni na shiga tsakiya Fara a barta a saitin mutuminta,Yaya Jawad ka saita Mudubinka na mota Fara ta sheka kyau,Murmushi yayi Farooq ya juyo da Kansa Wai zai ga kwanlliyar Jawad yasa hannu ya Murda Kan Farooq Gaban mota yace kayi abinda ya kawo mu, Ta hantsi ta saka earpiece a kunne tana bin wakar christoci Haleluya....Haleluya....in the name of Jesus,Kadada ta tabe baki tace ke Kuma haka Kika tabe, kudi ake samu pastors baki ga sunfi liman kudi ba,gwara nayi can na Zama sister ta church,Kinyi asara Tahantsi na furta,tace kudi na jefar da Zaki ce nayi asara ko Kuwa Maidawa ne ya mutu,Yaya Jawad ta saka turare da zata fito,yace Kyaleta Tahantsi zanyi maganinta gani take har yau budurwa ce,Kadada tace ki daina yaudarar kanki Fara da aurenki kibi musuluncinku sai ki dinga Iskanci iri iri Sharesu nayi muna tafiya kowa Shuru su Tahantsi ne kawai suke surutunsu da Kadada jefi jefi Ina sa baki,Tahantsi tace na taho da babbar tsaraba tana jaka sai naje Zan kaiwa ko wanne a gidanmu,Muna wucewa ta layin wata Kasuwa Jawad yaga Hijabai a rataye yace tsaya a Nan aka tsaya,nasan me zaiyi Hijab ya siyo kato me Hannu ya dawo ya miko min,ta mudubi na kalleshi zanyi kuka,Kadada ta bigi kafadar Tahantsi tace Kinga soyayya,Ina gani Wai zata Yi kuka kema ki koya,Kadada tace na haddace na dauki darasi, Fara an Fadi ba nauyi,hijab din na karba na saka,sannan na cire mayafin na maida jaka, handkerchief ya Miko min Yana Murmushi na karba na goge jambaki. Kaina na kifa a jikin kujera Ina ta goge hawaye su Kadada su kadai Suka San kuka nake suna ta tuntsira Dariya suna leka min fuska,Jawad yace ka Kara gudu lokacin Sallah ya kusa ai suna da masallaci a kauyen,Kadada tace kato ma kuwa Yana nan,har Muka Zo kwanar da zamu shiga Kauye mota bata Shiga sai dai ka bada ajiyar motarka a wajen masu machine ka hau machine,Kuma ba Napep,Muka fito gaba daya Jawad Yana mamakin daji irin wannan ace da mutane a ciki ko da yake Yana gani a kudu ma,masu machine biyar Suka taso, sai naga Daddy yazo shima an wuce da shi a machine, Hannu na daga Masa nace Daddyyy....ya dago min hannu,motoci Uku Muka gani masu tsada sunyi parking a wurin tamu ta hudu,ana zuwa Kadada data hantsi sune gaba sunyi nisa,Farooq ya hau nasa,Zan hau nawa jawad yace shi zai hau na hau bayansa,haka ya fara hawa na hau bayansa yace ki rikeni karki fado nace to ban rike ba ai akwai kunya,ana tafiya yace karfa ki Fado,nace a'a Muna zuwa ana ta hudubar Sallar Juma'a Suka Yi Alwala zasu tafi liman har ya Kai karshen khuduba ya fara adduarsa yanda ya Saba wance da bata da lafiya Allah ya Kara Mata lafiya,wance.... Tahantsi tace wannan Liman din Anya na kirki ne kullum sai dai yayi ta zancen Mata,yaci gaba yaranmu da suke gida basu samu mijjn aure ba Allah ka kawo musu miji......Yarinyar Nan Kadada Allah ya shiryeta ta karbi musuluncin,Kadada ta sheke da dariya tace liman ya takura min shi yasa sai saka Hijab nake ya jaja min an karbi adduarsa,su Jawad suna ji suna ta dariya Suma,Farooq yace Ni na taba Jin liman haka kowa sai ka Fadi matsalarsa a gari,Jawad gefe ya Jani yace Wai Kinga Daddy ko? Nace ae yace yau Kadada za a musuluntar a daura Mata aure, na rigada tuni na sanar da iyayen Farooq komai Kuma sunji Dadi yanzu ma Babansa da dangi suna cikin masallacin,Kuma Farooq da Kadada basu sani ba fa,yace yanzu zanji ta bakin Kadada Farooq Kuwa mun gama da Iyayensa ba sai ya sani ba,Kadada ya Kira gefe yace yau gamu ranar Juma'a a garinku,kin shirya karbar musulunci yau a daura aure? Kadada tace ae amma shi ya yarda Farooq din? Ae yace,ki fadawa iyayenki,Kadada tace tab ai baza su yarda ba,Kawai bari na shiga mu gaisa daga masallaci sai cikin Kano idan ba Haka ba yau a gidan nan bazan kwana lafiya ba zasu iya kasheni, Farooq yace mun tafi Sallah ki gama kizo tace to,kallona tayi tace Fara ku shirya muje mu fito,Muka fadawa Tahantsi tace to ku muje Yara Suka dauki kayan da Kadada ta siyo tsaraba,Suna ta murna,Ina shiga Suka yayyameni Fara haka Kika koma balarabiya,a jirgin kuka sauka? Nace ae kawai,Gwamma harda shewa tana daga Hannu ta rike hanci Muka kalli Hammata Dariya ta kamamu muka kalli juna,Tahantsi ta fito da shaver da uban yawa ta dinga bawa kowa package Daya wajen Sha biyar kenan,Suka dinga tambaya mene ne,a dinga aske gashin hammata shi yasa duk na siyo muku duk da nasan kowa package Daya a rana zata kare sabo da ciyawa,Tashuka Kuwa karyewa ma zasu dinga Yi cewar Kadada,tace bari naje na kalli iyayena kafin suji na musu Tawaye,Gwamma ce ta fatalo shaver tace Naga Kamar Reza me mirki sai ta fashe da kuka amma yaran Nan bakwa kaunata so kuke na yanke jikina,Tahantsi ta dauka tace to Gwamma kyale abarki har ki bari maaskin dare ya gaji da gani shi yazo ai yayi Miki kwal kwal Muna ji an idar da Sallah Muka fito Muka ji ance jama'a a tsaya akwai baiwar Allah da zata Musulunta bamagujiya Kuma za a daura Mata aure yanzu, Gwamma tace jama'a ku tsaya kuji wata jininmu zata shiga musulunci,kowa maza da Mata Yara da manya Suka kasa kunne suna Jin wace,Gwamma tace wannan kwai bankadaddiya ko wace,Kakannina Kuwa dadi Suka ji su dake musulmai ne,Muna zuwa Kadada ta shiga Masallaci aka bata Hanya ana kabbara Allahu Akbar, Tahantsi tace an rakata tabi bayan Kadada, suka shiga tare Liman ya Kalli Kadada yace Addua ta fada,sai ya bada sanarwa tace musulunci shine sadakin Aurenta,Farooq yayi zaune mamaki ya kamashi wato Jawad ne ya hada wannan tuggun zai Masa auren dole,tunda yaga Babansa da danginsa ya sare, bayan anyi khudubar aure da sharudansa nan take aka radawa Kadada kalmar shahada ta maimaita akace aure ya dauru,wanne suna kike so,Kadada ta karbi speaker tace Fatima Binta kowa zai iya kirana da Binta Sugar mangoro me Zaki,aka fara dariya Aure ya dauru tsakanin Fatima Binta da Angonta Farooq Ibrahim Dangana, amma ango ya bawa amaryarsa kyautar kudi dubu dari biyar,Aminin ango ya bawa Amarya dubu dari biyar,Baban Farooq yace ya biya Mata aikin Hajji wata shekarar,ana ta kabbara kafin kace me Kadada ansha kyauta harda masu ishirin da Hamsim, Tahantsi tace a bata speaker aka Mika mata tace kowa ya sheda Kadada Ta koma Fatima Binta Sugar ta Musulunta Kuma an daura Mata aure,Nima Kadada ta Musulunta me ya rage nima mene amfanina Zan Musulunta a fada min me zance,masallaci aka kaure da kabbara yayin da can gida su Gwamma da duk Yan gida Suka haukace Kadada ce,Gwamma harda dirza kanta a kasa sabo da bakin ciki ta dinga goga goshinta a kasa sai da yayi jini sabo da bakin ciki,tace ayi maza a tarewa su Kadada Hanya,sai Jin sanarwa Suka sake Yi Tahantsi ta Musulunta ta koma Nana Khadija,liman harda cewa Tahantsi ta zabi suna me daraja sunan uwar gidan manzon Allah (s.a.w) Nana Khadija uwar gida ran gida shahidiya Allahu akbar, Tahantsi yanda aka yiwa Kadada kyauta itama Haka aka Mata har kujerar Makkah, liman yace zaku iya tafiya sai a samu masu koya musu addini yanda zasu fahimci Allah,Jawad a ransa yace uhmm kaji liman yasan kalmata, Farooq shi iyayin liman dinne yake bashi dariya, Tahantsi a gaban mutane tace to su Binta sugar anyi aure sai a daukin Dangana,Kadada tace bana son wulakanci sunan Surukina ne fa a gabanmu ai cin Fuska ne,aka kwashe da dariya sai lokacin mutane Suka tuno sunan baban Farooq Ibrahim Dangana,liman yace Alhmdllillahi yarinya tayi hankali tayi kunya, Fitowa sukayi Suka sameni nesa da masallacin na tari Jawad nace ga masu machine muje wlh naga Yan gidan nan sun Fara zagaye haushi zai sa su Mana duka, nace ga baban Kadada can da Adda, Farooq tuni ya dane machine sabo da tsoro,ta hantsi da Kadada Suka hau daya ni da Jawad Muka hau daya,Baban Kadada ya biyo ta da gudu tace me Machine tsaya ka Wana min machine din Nan ka bashi wuta,Ta hantsi tace juya kofar gidanmu Baban Kadada ya bisu da gudu,Me machine yace karfa ya muku Illa,ba abinda zaiyi Suka ce, Suka sauka a machine Kadada tace Zan biyaka saki salansa yanda zai cika garin nan da kara ka wuce ta kofar gidan damu sau Uku,Haka me machine ya sauka Suma Suka sauka ya balle salansa duk Yan gidan sun fito ba Wanda ya iya Kai Sara suna kallo aje a juyo da su Tahantsi har sau Uku da uban gudu,Gwamma ta fito da lemuka ta watso musu ku tafi bama sha ba mu ba ku,Kayi hakuri Baba Allah ne ya shiryeni,ka Taushi Babata Tashuka,Baban Kadada ya kutuntumo mata ashar, Me machine yaja Suka tafi,gidan Maguzawa Kuwa Gwamma sai rasgar kuka take jikokinta sun Musulunta sunyi abin kunya. Suna karasowa Muka ji salansa a sake,Farooq yace yaran Nan basa ji,suna zuwa Muka wuce sai cikin kano,Muna hanya duk na gaji kaina ya fara ciwo na kwanta a jikin Kadada,Jawad ya juyo ya kalle da kullawa yace Mene ?nace kaina ne sai na Fara kuka,Haushi ya Kama Kadada tace dalla dagani raguwar banza daga ciwon Kai sai kuka,Farooq dai bai ce komai ba,Jawad yace ka sauri mu shiga gari a siya Mata magani,Farooq ya ware wuta amma Jawad yace Kai baka iya driving ba Yana ta masifa a haka har Muka Zo cikin Gari,ya tsaya a pharmacy ya siyo min maganin ya bani na Sha sannan aka Yi gaba zuwa hotel dinsa,yace min fito banyi musu ba na fita,yace ka mai da Tahantsi gida itace zata kular min da Baba,Binta sugar dinka Kuma kasan yanda zakayi da ita ni na gama maka sai godiya nake jira kazo Watarana ka min,Fitowa Farooq yayi tare da Jan Jawad gefe yace ka shammace ni yanzu asibitin da mukace zamuje fa a tsuma ni? Dariya sukayi harda tafawa yace sai a Lagos ya juya tare da rike hannuna Muka karasa ciki har room dinsa kafin mu shiga sai da yayi Mana order abinci,Ina Shiga na ajiye jakata a saman drawer Hijab Dina na cire na kwanta a saman gadon sabo da yanda kaina ke ciwo,wanka ya Shiga ya fito daga shi sai towel yaga na Fara gumi naji sauki sosai wuyana ya taba yace ya warke nace ae,yace je ki wanka to ko na Miki? Dariya nayi na tashi na Shiga da kayana duka,bayan nayi na dauki sabon brush nayi brush sosai Kamar yanda yayi,sannan na daura towel Dina na fito wannan towel din har yafi na gida guntu sai da naji kunya amma Kawai Fitowa nayi haka ya bini da kallo nace wanne kayan Zan sa lace din ya min nauyi,maadanar Kaya ya bude tare da furta ga kayanki na taho da su sabo da naji kala uku Kika dauka,naji Dadi na bude na dauki wata Yar Riga silk marar nauyi me siririn hannu na saka,da pant Kawai,na gyara gashina sannan nayi Sallah la'arsa Kamar yanda yayi shima,tuni an kawo abinci lafiyayye harda su Fruits,da Kansa ya dinga bani a baki har Muka koshi Muka Sha fruits sosai tare da kuskure bakinmu. Kwanciya nayi Ina huce gajiya ya kwanta a gefena shima tare da jawoni jikinsa na rungumeshi Ina murmushi nayi missing dinsa sosai,maidani yayi kasansa na dawo Kamar Yar karama gashina me santsi yake shafawa a hankali Yana kissng saman lips Dina,jikina ya fara rawa yace ba abinda Zan Miki ni bacci na daukoki ki tayani trust me sai sanda Ummiya ta bani ke a dakina ranar to ba sauki bare rangwame na gaji da hakuri. To muyi baccin Yamma tayi amma dai bari mu huta,ganin zai zame min rigata najuya bayana tare da dunkule jikina,hannunsa yasa ta tsakanin hannayena Ina kwacewa yace Dariya kike bani ke ganinki karfinki ne yasa in Kika janye hannuna nake cirewa,Hakuri na bashi yace ki bari tun kafin na canja mind na Miki warka warka,Dariya ya bani nace sai kace tsohuwar radio, please joke apart ya wani marairaice I miss you, Ina so na taba,me? So kike in fada Miki? tace ae a hankali ya rada Mata kyawawan nono abuna, Yana shagwaba ya sa hannayensa ta kasan nawa hakura nayi na nasan bazai hakura ba,sai da ya gama latse latsensa da tabe tabe,ya dawo Kan mazaunaina ya dinga latse su Wai massage yake musu nace na gaji Ayi Hakuri da wannan Maman Mujaheed Fans Muna... muna..muna Muna da magunguna mata da supplement kaka kala na gyaran jiki da gyaran fata na Karin niima da matsi Ina uwargida da amarya da masu Shirin aure dama taku muna da kayan mata da supplement kala kala iya kudinka iya shagalin ks cikin sauki Mai kama da kyauta ba'a Nan mmn mujaheed ta tsaya ba tana yima marasa karfi adashen kayan gyara 500 duk weekly abaki kayan 5k 1k weekly abaki na 10k sai kin zabe abin kk so muna aikawa duk garinda kake 08066726866 AsmaBaffa 10/6/22, 22:03 - Buhainat: 🌏 JIKAR MAGUZAWA🌏 66-70 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP IN KIN GANSHI A WAJE NA SATA NE Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA PAGE NAKU NE Cutie Bestynbeelat Aidah Maman Tasnim Maman Samha Ummi H Wayarsa ce tayi Kara ya dagani tare da dagawa Hello...muryar mace naji kasa kasa Yana ta faman cewa Okay...yeah..tana ta magana ban San me take cewa ba naji kishi na mike zumbur tsaye sai da ya kalleni yana wayarsa ya dade har ya gama ya kashe wayarsa,kallo na yayi tare da riko hannuna lafiya Fuska na hade tare da fisge hannu na nace mene na wani Okay baza ka bude baki kayi magana ba sabo da wato Kar na gane budurwarka ce ni Zan hanaka soyayya ne ko aure zaka Kara me na Isa nayi,wato sabo da bana gidanka shine ka fara soyayya,Jawad ya saki baki Yana kallona yace na yarda ke yarinya ce gaskiya,da sauri nace ae ai kace haka Mana tunda ka samo Babba tsohuwar banza ni dama nasan ba so na kake ba jikina kake bi,Dariya yayi kawai yace Wai da gaske kike? Raina a bace nace ae,yace tab Sannu da aiki to,ai haka kake ce min kullum yarinya yarinya na saka kuka,Jawad ya zaro Ido ya bude baki tare da furta ahhh....ke Mene haka? Yace yanzu ni wanne Mata ne ban gani ba a duniya Naga Fara,Naga baka,Naga wankan tarwada,Naga Yar lukuta,Naga siririya ke a siririya ma Naga wasu Kamar Sandar Snooker, Naga larabawa,turawa,indiayawa duk na zagayesu nace Ina sonki,Ina son wata Zan tsaya na saurareki,ai kaji gashi Nan kace babu Kalar da baka sani ba dama kallonsu kakeyi, idan ma doguwa ce dai ka sani da wuya dogo ya zam me hankali kaje kaji wakar shata baza tayi hankali ba Indai doguwace Kuma baza ka taba samun nutsuwa ba,Dariya Jawad yayi yace to ke kenan tunda kema dai doguwa ce Kinga kin tonawa kanki asiri bana son shiririta zauna idan so kike kiji wace to a karkashina take aiki,wato har Mata kake dauka yace ae,to fire her taje ta nemi wajen aikinta,Baki Isa ba Kuma wannan bana son zargi fa ya bata rai sosai,Zauna bana son irin wannan karki sake min haka,kyaleshi nayi na koma na zauna,me yasa ku dukkanku kuke da taurin Kai ne, laaaa harda Ummiyata ko,kinji nace ita,kace dukanmu yace Ni nace ne ?ya wani Bata rai Shuru nayi na kwanta a gefensa, lokacin magriba nayi yayi Alwala tare da canja Kaya yace na tafi masallaci nace to,Yana fita na Kira su Farisa kawayena Muka gaisa Basu San Ina gida ba ban fada musu ba Nima,tashi nayi nayo Alwala tare da gabatar da Sallar magriba Ina Adduoi Jawad ya bude kofa ya Fado a guje yace ga Naroro nan,da gudu na tashi na fada toielt na kulle,Dariya ya dinga Yi yace tsokanarki nake,Fitowa nayi Ina dariya nace wlh naji tsoro su Kadada sun Musulunta ya kamamu ubanmu zaici,Sallayar hannunsa na karba na juya ashe bai saki sallayar ba ya jawo na juyo ya jawo ni na fada kirjinsa yayi huging dina nace Addua fa nake fuskata ya shafa da tafukan hannayensa Wai Ameen Inshaallah an karba ta wuce ya daukeni tare da kwantar dani saman bed. Farooq Kuwa bayan ya sauke mu mota ya koma Kadada ta fito tare da komawa gaba Amarya,Farooq ya kalleta tace ae Amarya sai a gaban mota muje in Kuma so kake ka Zama driver to,Farooq yayi dariya yace ai hankalinki na gani da Kika dawo gaba,ya wuce da su wajen cin abinci Suka ci abinci suna ci Farooq Yana musu bayani akan Sallah da abinda ya dace mutum ya sani Wanda ya shiga musulunci,haka da Suka fito a mota ma, Tahantsi ya fara saukewa a bayan gidan Baba ta Shige gida tana shiga ta tambaya Baba ya dawo masu gadi Suka ce a'a taji dadi tare da Basu cin hanci dubu Daya Suka Yi godiya ta wuce ciki Kai tsaye,Matan Baba suna yin Tahantsi sabo da aikinta,kullum tayi ta musu aiki tana yiwa yaransu wanka,tana dawowa tayi sallama basu taba ji ba a bakinta sai yau,tace na Musulunta yau na koma Khadija ba Tahantsi ba idan ma Tala'asar ce ta fita daga bakinku daga yau na koma Khadija,Ke da gaske kike? tace fitar da nayi masallaci naje nida Yar uwata Kadada Muka musulunta,Kai amma mun tayaku murna Alhmdllh mun samu karuwa tace addinin musulunci ya samu karuwa,suna tayata murna ta koma bedroom ta fito tace ku Zo ku koya min Alwala da Sallah kafin na shiga makaranta,ai da sauri Suka shiga koyawa Tahantsi abubuwa taje zatayi alawala yanda Suka koya mata,Bata iya karatun Sallah ba,yaran gidan Yan manyan Suka dinga koya Mata karatu sai da ta iya Fatiha da kyar,da dare suka koyawa Mata suratul Iklas tafi sauki,sai tahiya da tasbihi da akeyi a sujjada da ruku'u,sai dagowa daga ruku'u ta iya sannan taje tayi Sallah tun daga wacce ta risketa Bayan ta Musulunta Tana idarwa ta bingire a wajen tana wash wahala wuyana wayyoooo.. Farooq Kuwa bayan yayi parking a kofar gidan Ummiya Kadada ta kalleshi ya juyo Yana kallonta shima fari tayi da fararen idanuwanta masu kyau Kadada ba dai kyan idanuwa ba,Farooq yace Amarya wannan Ido sai kace farin wata ,Dariya tayi tace hmm ba dai mutunci Zan maka,ana kawoni ka tabbata 10pm kana gida daga aiki sai gida bazan dauki yawace yawace da Zaman majalisa ba,sannan ba cin abinci a waje,Farooq yace Wai kece mijin ne ko matar yau naji ikon Allah, amma ai ni matarka ce Ina da iko da Kai Kamar yanda kake da iko dani,biyayyarka dai zanyi Nima zaka min 50-50,Dariya ta bawa Farooq yace Namiji yafi karfin kanki,Kai karami ba Nawa Babba ne,Farooq Yana kallonta yanda take magana direct,yace Allah ya kaimu a kawo ki gidan ki gani idan Zaki iya tankwara Ni nayi abinda banyi niyya ba,kiyayi kanka Yar gidan Tashuka ka aura,Babana Sanda ya auri Tashuka auren hadi ne Yana wani yanga harda gwada yanda Babanta yake Tashuka kike ko wa ni ba kalarki bane sai dai na lallaba dake sabo da hadin Gwamma ne amma Ni nafi karfinki,Tashukata Allah sarki Bata kaini ba lokacin shekarunta 13 baka ganta ba Yar tatsitsiya,komai yace tace to..to..to akayi aure bai sani ba ashe Tashuka Boss ce ta girmeshi a wayo shi Kam shekarun ne Kawai,har yanzu gashi ya kasa mata kishiya sai yanda tayi da shi har aka Haifeni,Taya ke Kika San zancen bayan ba a haifeki ba ma,Gwamma ce ta fada mana Kuma na yarda,Murmushi Farooq yayi yace yaushe Zan dawo to Naga Amarya na musamman a tanadi dakin zance,Kadada tace Indai zaka zo ka min waya bana son zuwan titse,okay ya furta tace ka fara bin doka kenan Murmushi yayi ta fita,yace ki gaida Ummiya sai na Zo a kiyaye dokokin aure Kar a min Wasa da igiya idan akayi min ba Dadi nima zanyi ba dadi, Kadada tace sai munyi waya Allah ya kaika gida lafiya,inye an Fara koyo,Ido daya Kadada ta kashe Masa ta juya cikin gidan Ummiya ta barshi Yana dariya,Jawad ya Kira Wai yazo ya kaishi airport ya karbi motarsa,Jawad lokacin ma Muna kasan Dan carpet a zaune ya sani tsakanin cinyoyinsa ice cream muke Sha da nama Yana bani abaki Yana ci shima shi yasa yace tab ai wlh bazan fito ba kazo ka ajiye min mota a hotel ka shiga Napep ya kaika,Haka zaka min? Wayarsa ya kashe ma haka Farooq ya dawo ya kawo motar ya shiga Napep ya wuce dare yayi dama night Flight ne shi yasa. Tahantsi Kuwa har ta Fara bacci Baba ya dawo yaji labarin ta Musulunta dakin ya kwankwasa ganin 8pm, tashi tayi tare da bude kofa taga Baba da murna yace Ashe Kun Musulunta? tace ae sunana Khadija Kadada Kuma Fatima, Mashaallah nayi murna ubangi Allah ya dawwamar da ku a ciki har kashen rayuwa ameen tace,yace Najla tayi bacci ne? Ae yanzu dai ta Shiga bayi,Baba yace tototo so nake dama nace ta Fara shiri ko mahaifiyarta bata yarda ba ta koma dakin mijinta zaman ya Isa Haka bai Dace ba, Tahantsi tace ai sai suruki ya rainaku Baba gaskiya ku bashi matarsa wannan bai Dace ba idan ba so kuke rabo yasa a fara muku dauki dai dai ba ko a dauke ka ko Ummiya gwara ku hakura,Baba yaji tsoro yace hakane gaskiya Kar mutuwa ta riske mu,tana Ina in fada Mata ta koma, Tahantsi tace dama karya nake Baba tana can tare da mijinta a hotel,Baki Baba ya bude tare da furta hotel? Na saduda na hakura baza ku daina karya ba Allah ya shiryeku Kawai, Tahantsi ta Fara dariya tace dama duk fitar Nan da muke muce munje siyayya ko munje karbo Sako duk karya ce Baba wajen mijinta take zuwa Ni dalilin zuwana gidan nan kenan,Baba yace uhm Yan banza makaryata to ta koma wlh tun kafin matsala ta afku a gidana ya juya ya tafi. Kadada Kuwa tana Shiga gidan Ummiya da murna ta tareta tace Ina murna,Dariya tayi tace sai azo a koyi karatu a fara Sallah Kadada tace ai nasan mura sai ta kamani sabo da yawan taba ruwa,in shiga tsarki inyi Alwala kullum sau biyar,ga wankan tsarki kwaduwa Kawai Ummiya Bari na huta, ta Shiga daki ta cire kayan jikinta tare da shiga wanka tana Fitowa Ummiya ta koya Mata Alwala,Kadada wani facal facal ana dan shafa ruwa kadan,kisa ruwa in Zaki saka mene Haka? Uhm uhm Mura Ummiya,garin shakar hanci ta ja ruwa da yawa a hancita ta fatalar da buta sabo da azaba sai da ta dade Ummiya tace sai ancanja sabuwa wannan bata Yi ba,aka sake sabuwa facal facal hancin ma Sai dan gefen kafar aka shafawa ruwa Taki ta canja sai haka aka kyaleta,Karatuma haka aka Sha fama kafin ta iya,Ummiya tace Addini sai da Hakuri da Dangana,Kadada ta harari Ummiya,Dan ubanki mene sa'arki ce? to ni me nace amma ai kin San sunan Surukina ne,Danganan? Kadada ta Dora hannaye a Kai gashi Nan kin Kara fada Kamar zata Yi kuka,Dariya ma ta bawa Ummiya tace amma ai sunan ubanki da uwarki fada kike har a gabansu da gaban kowa,sai a Kan suruki Dan ance Dangana sunansa daban abinda muke nufi daban, ya sunansa complete? Kadada tace tab ni na fada bada ni ba,Amma ai kin San sunan me shagon kofar gidan Nan ko? Ummiya tace Ibrahim? Da sauri Kadada tace ae sai ki hada da sunan Hakuri da Kika fada,Ibrahim Dangana cewar? Ummiya a zuciyarki nace ki fada fa Ummiya Dariya Ummiya tayi tace to Shikenan matar Farooq Ibrahim Dangana duk an kwashe Mana ku kunyi Lagos Saura Tahantsi ta dawo nan in kin tafi,da Tahantsi zamu tafi tayi min zaman daki cewar Kadada,Ummiya tace baki da hankali katuwa ta hantsi ce zata Miki zaman daki Tahantsi da take da son girma Allah ya kawota ki fada a gabanta kya Sha ashariya,Dariya Kadada tayi ta dauki Wayarta tace Ummiya kije Daddy ya dawo kin barshi shi kadai kuyi soyayyarku ta dattijai,sai naci ubanki Ummiya ta juyo tare tallafewa Kadada keya Yar Iska fitsararriya,Ummiya sorry ai na zaci Kun tsufa Kun hakura sai mu Ashe....baki ta gwabe Mata tashi Yar Iska ki tada Sallah Ina gani ai na koya miki,Kadada ta zumbula hijab ta Fara Sallah gata Nan dai raka'ar farko ta Fara lankwashe kafa bata taba Yi ba ihu ta saki wayyo kafafuna zasu balle Ummiya tace Sallah sabuwa ta lalace ta farko kinyi magana,Ummi ta koya Mata yanda zata lallaba tayi,Kadada tace ai sai kice zaman rakumi kafata ballewa zata Yi Ummiya,kafar dama zakisa ta danne ta hagu Kinga gani kalli aka koya Mata tana ta ihu Kashi na sai Daddy ya fito yace Kai lafiya yaga ashe duk koyon Sallah ne ya koma ciki, sai kyaleta akayi tayi yanda zata iya har tayi sallolinta,Ummiya tashi tayi ta ta Mata sai da safe tace in Zaki ci abinci Yana kitchen tace to Kadada Wayarta ta jawo tare da Kiran Tahantsi tana dagawa su irin musulmai harda salamu alaikun, Tahantsi tace ke Binta Alaikum aka ce to naji idan za a kaini mu tafi Mana dake ki min zaman daki, Tahantsi ta kutuntumo ashar tafi goma kin Raina min hankali sa'arku ce ni,sai naci ubanku wlh ke da Fara haka tace dazu na bita to bazan je ba Ina gidan Ummiya,Kadada ta kyalkyale da dariya tace ko soyayya Kya kalla ki koya Tahantsi Muje Nana Khadija,Bazan je ba ki wuce turaka ana ta kwalwaleki ni Ina can tsuru bada Ni ba wannan Farooq din naki idonsa a tsakar kai wani Hakuri zai iya, Tahantsi tace dazu fa Ina kallonsa Yana kallon kirjina Ina tuna nin ma Hannu zai Kai na hade rai sabo da Ni ba Fara bace, Tahantsi tace keee Na saduda da Farooq na tsinke da lamarinsa,kwana nan labbaki zasu koma yellow Dan naki inaga sai dai yellow ba ja ba ko suyi kore kore,Wayyo Vamfire Kawai cewar Kadada,na Fara tausayin kaina Blue sai su dawo ma, Tahantsi tana ta dariya tace can Kuwa Ma'aikatar shike nan sai ta Allah ,Kadada ta saka kuka tace gwara na Fara tun yanzu,Ummiya nasan gobe zata Fara gyaraki tace tuni ma dazu ma ta bani wani Abu na Sha Wai na infection,Kadada na tausaya Miki kin Shiga Uku har Tashuka sai kin nemo,Kadada tace abinda Kuwa Kika ga yasa na koma Kauye wajen Iyaye to ba karami bane,bari na Kira Fara ta koya min dabaru kare Kai tun kafin, Tahantsi tace tana wajen terrorist dinta ki kiyayi Jawad ba karamin criminal bane terror ne na kirki,Suka kyalkyale da dariya har da dura ashar amma sai kiga Fara a Fuska shar kullum wani kyau take karawa da haske Tahantsi tace yo ta samu collagen din jikinsa ba dole ba,Tahantsi akwai daukan darasi ko ya taga Abu ko taji ta rike,Kadada tace bari na bashi haushi na dinga surfa Mata kira ta kashe waya ta Kira Ni Lokacin ma Yana zaune a gefen bed Yana aiki da system Ina kwance a saman bed kaina Yana saitin bayansa nayi sama da kafafuna na Dora su jikin fuskar bed Ina ta Masa tafiyar tsutsa a baya Watarana yayi dariya ya noke jiki Watarana ya shareni,waya ce rike a hannunsa ana fada Masa Abu Yana shigarwa,Kadada ta addabeni da kira yace daga please bana Jin me ake cewa,a hankali nayi magana Kadada lfy,Ki bude murya mana Fara Hira na bugo muyi ki Kira Farooq mana,to ni da Yar uwata zanyi in Kuma bakya so na to,to Ina jinki Ina Terror dinki,wa? Terror Jawad dariya ta bani nace Zan fada Masa ai Yana ji, Jawadiririya Dan tsako da yaji bikin Iya sai fakat Kadada ta rero wakar da su Gwamma suke wa Yara,nace Farooq Kika yiwa back to sender,Jawad ne ya juyo yace bana ji fa kiyi ki gama,katse wayar nayi yaci gaba da tasa. Farooq bayan ya sauka yayi wanka tare da Shirin bacci,Farooq fari ne Amma ba Kar ba Dan fari fari dai Haka,dogo ne har ya danfi Jawad tsayi da kyauri kadan,Iyayensa su biyu Suka Haifa rak shi da kanwarsa Na'ima wacce tuni an Mata aure da yaranta biyu,Babansa me kudi ne sosai shi,sannan aiki Babba yake a Nnpc Lagos,asalinsu Yan Katsina state ne da Mamansa Hajiya Marwa da Babansa Ibrahim Dangana,sabo da hakurin Babansa tun Yana yaro Iyayensa Suka sa Masa Dangana,Basu da wata matsala daga uwar Farooq har ubansa. Sai da yayi Shirin bacci sannan ya Kira Kadada,sai da tayi ringing har ta katse tana kallo tana kwance itama tayi Shirin baccinta,sake Kira yayi sai data kusa katsewa ta daga da wata iriyar murya an wani narke an shagwabe,Farooq yaji tsigar jikinsa ta tashi yarrrrr sau da dama yakan ji haka idan Kadada tayi magana da salo,Bai San Sanda yace my Binta sugar...My Shugar...Kadada aka ji wani dadi aka Kara shagwaba Kan ta baya tun yaushe kaje gida sai yanzu zaka kirani Ina ta tunanin ko kaje lafiya uhmm....aka karasa da wani da jaaaa shi Kansa Farooq sai da yayi dariya a boye, yace to kiyi hakuri ai gashi na kira mene labari? Tsaya ai ban Gama ba ya lafiyar iyayena? Wai surukanta Kadada an iya duniyanci,Farooq har da Jin dadi yace suna nan lafiya,na kusa dai nazo na dinga zuwa Ina gaisheta Allah yasa gida Daya zamu zauna na dinga Tayata aiki itama ta huta,Farooq shi kam iyayin Kadada Dariya yake bashi sai kace bazawa irin Wanda sun San Kan tsiya,ba shiri ya Danna recording sabo da ya dinga kamowa Yana ji Yana dariya,Yace ai tana da Yan aiki,Wa yake ta Yan aiki ga surukarta,Farooq Yana ta dariya kasa kasa,yace to ai gidanki daban sai dai Watarana na dinga kaiki,to shikenan cewar Kadada a ranta tace gwara da ba gida Daya zamu zauna ba nazo na samu suruka irin Umma Watarana na saki layi Tasha ashariya Allah ya taimakeni surukan yanzu masu shegen son da ga kishi da matar da a dinga bin kwakwafi idan Allah yayi tana cikin na kirki shike nan,Haka ta dinga Iyayi Yana ta Jin Dadi Yana Kara sonta bai sani ba har Suka gama waya Bai San dare ya ja da yawa ba sabo da iya hira ta Kadada. Umma yau kaca kaca sukayi da Abba sakamakon asara da yayi a Harkar kasuwancinsa Rabin jarinsa kaf babu Kuma Umma ta nace sai ya Bata million biyar zata cika ta sai fili,Fitowa yayi cikin Fushi yana bin steps ta fito cikin Fushi ta cakumo rigarsa ta baya ba inda zakaje sai ka bani wallahi,cikin Fushi Abba ya juyo ya dinga kashe Umma da Mari har sai da taje kasa sannan ya hau jibgarta Kamar zai kasheta sai da ya Mata ligif sannan yace na sake,Igiyarki dama Saura Daya na karasheta,Umma ta kurma ihu wayyo na shiga Uku Saura Daya dama ka karasa,Nasiru ka tuna soyayyar mu ka rufa asiri muci gaba da zamanmu ba tare da kowa ya sani ba,Alhaji Nasir Yana mugun son matarsa Yana sakinta sai Kuma abin duniya ya cunkushe Masa kwakwalwa,Allah yasa yaran basa nan ba kowa a kusa sai ya fashe da kuka yace kin cuceni Ina sonki kin San na karasa igiyar data rage bazan iya jure ki auri wani kiyi auren kisan wuta ba,babu kyau mun sani muci gaba da Zaman mu ba Wanda ya sani amma Kar mu bari wani abu ya shiga tsakaninmu,Umma tana kuka duk iskancinta tace nasan akwai da yawa yanzu wallahi babu aure a tsakaninsu mazajen sun sakesu Amma so yasa sun kasa fadawa kowa baza ta iya wani aure ta fito ba sunyi Shuru sunci gaba da rayuwarsu suna ta ci gaba da haihuwa da yaransu duk Yayan Zina,Ni bazan iya ba dole mu hakura da juna ka biya kudi na samu wani gara Nan gaba na aura sati yayi yawa ya sakeni sai na dawo a daura Mana aure,Abba ya yarda yace tabbas ba kyau Amma kije ki auri na kauyenku gwara Yan Kauye da basu waye ba Kinga da wuri zai sallamo min ke,Umma tace Inshaallah tana goge hawaye,Abba yace Ashe Maman Najla tazo ta dauke yarta wai? Umma Ina yanzu ta kanta take ta daina ta wata Najla tace kowa yaji da matsalarsa Nima gashi gobe Zan tafi kauyenmu da saki ta rushe da kuka,shima Abba ya zauna a step ya fashe da kuka Suka dinga yi babu me lallashin wani Bangaren kannen Jawad ma duk da cewar ba abinda Suka Nema suka rasa basa Jin Dadi Sam sabo da rashin Najla,ga Jawad ma tunda ta tafi baya Zama Yana Kano ya tare sai dai kullum su kirashi suna cewa dan Allah ya dawo musu da Aunty sai dai yace musu to Kawai,Maman Hafeez Kuwa dama tunda ta sheka taga ba kwaya ta hakura ta gudu gida taga Harkar Umma sai ita AsmaBaffa 10/6/22, 22:04 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 71-75 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne Maman Afrah Binta Idris Hafsa Abdullahi @jinddah Auntyn Khairat Maryam Bello Maryam T Baliya Umma ko da yaranta Suka da dawo daga school karya ta musu tace zata tafi kauye ganin gida amma zata Dade bata dawo ba sai dai a dinga Kai Mata su hutu,Yan aiki ma cewa tayi zata je Kauye ganin gida a kular Mata da Yara kafin ta dawo,Shiri tayi Yan aiki Basu San dalili ba anga dai ta jibgi Uban kaya ta Jibga a mota Driver ya tafi kaita,ko da ta Isa garisu da dare Babar Umma tana ganinta lokacin duk suna tsakar gida suna cin tuwon dare,salati Inna Babar Umma ta saki ta karasa da Innalillahi wa inna ilayhirraju'un,Allahumma ajirni min azabi jahannama la haula wala kuwwata Muhammada Dan Abdullahi Barira wannan kayan bana lfy bane kinyi tsiya dayar igiyar ta karasa ko? Umma ta fashe da kuka,Kannen Umma Yan Mata suka ce sai da Muka fada Miki gashi kin jawo Mana Dan kudin makarantar da kike biya mana ta Kare yanzu,hakkin Marayu ne Dana matar Jawad kin takurawa bayin Allah ke ba kishiyarta ba ke ba komai ba kin sa an maida ta gida tana zaman Aurenta ai gashi kema an sakeki,Umma tayi mukus,Dattijon tsoho Babanta Yana zaune Yana cin tuwonsa me zafi ko kulata baiyi tunda sai da aka dauki lokaci yace Wanda baiji Bari ba ai yaji hoho,Kuma Kika Zo Nan Zaki Mana fitsara wallahi ubanki Zaki ci sai in Miki dukan tsiya bar ganinki shirgegiya sai In Miki raga raga Yar me bakin hali,Inna tace bankadaddiya me mugun Hali,Zaki bar nan ko sai na karya ki cewar Baban Umma,kayanta ta shigar cikin daki tayi Shuru a ciki a nan dai aka Kai Mata tuwon dawar miyar kubewa danya ta hau zilillikar abinta. Washe gari kafin kace me zance ya cika kauyen Hajiya Barira an Mata saki uku Ni Kuwa a daren tare Muka Yi bacci da Jawad Ina kirjinsa Nasha latse latse ranar,da Asuba Kadada take ta uban kirana naki dagawa har Jawad yace ki daga ko ba lafiya ba,na daga Ina dagawa tace ki taho gidan Ummiya Daddy ya rasu fa,ji nayi Kamar an buga min guduma nace me? Daddy akace dalla ta karasa da kuka jiya cikin dare ya fara ciwon ciki kafin mu tafi kaishi asibiti ya rasu,Allah da gaske nake Miki Kadada tana ta kuka ta kashe waya,Jawad yaji komai a kunnensa yace Subhannallahi Innalillahi wa inna ilayhirraju'un Allah yaji kansa,Kuka na saki na mike ya rikeni yace ki bari muyi Sallah sai mu tafi, Ummiya dai babu bakin magana tana ta kuka Kadada ce ta dinga Kiran Yan Uwa a waya,har Dangin Daddy ta Kira da Wayar Ummiya ta fada musu,Da asubar sai gashi makwafta da abokan arziki har sun cika gida,Tahantsi a lokacin ta taho ba tsoro Babane yasa driver ya kawota kafin shima yazo,Nima Muna idar da Sallah gari yayi shaaaa Muka shirya Jawad ya tada mota muka tafi gidan Ummiya,mutane an cika damkam Yan Uwansa sunzo har an hada shi,na Masa Addua Ina hawaye aka tafi dashi makwancinsa,Daddy mutumin kirki baida zafi,Bai taba haihuwa ba,Ummiya ce ma Sai anyi zaton cike ne da ita sai aga ba ciki ashe, anji mutuwar yayi jama'a,Iyayen Ummiya ne kawai Suka Zo Banda Yan gidan Gwamma tace babu me zuwa tunda su Kadada Suka shiga musulunci da sa hanun Ummiya Da Jawad akai Janazar Daddy,ya shigo ciki zai yiwa Ummiya Ta'aziyya tana can ciki nace Ummiya Jawad yazo da shi aka Kai Daddy,tana hawaye tace sai dai ya shigo bazan iya tashi daga gadon Nan ba,Iyayen Ummiya suna ta lallabata suna kwantar Mata da hankali,kowa yazo da nasiharsa,Baba ma yazo yayi tasa Iyayenta Suka ce tana Gama takaba zamu Zo mu tafi da itama,Baba a ransa yace ko kunje da ita Zan dawo ne Ina nan. Tashi nayi na shigo da Jawad har cikin uwar daki,Ummiya sanye da Hijab a kwance tana ta kuka sai kace Yar yarinya ,Jawad ya tsuguna a Gaban gadon Ummiya tare da gaisa ta,yace Allah ya Kara hakuri,Ummiya ta danyi kokarin saita kanta tace har ka iya zuwa daga can? Jawad yace ae ai a jirgi ne,angode idan anyi sadakar bakwai kazo ka tafi da ita,Kadada tana gefe sabon musulunci,inda kasan ta shekara bata Yi bacci ba,kowa yazo sai yaji jiya Bata Yi bacci ba, Mata Yan unguwa Suka ce saukinta ma da 'ya a Gaban Maman Najla sai suyi zamansu tare,Kadada tana wajen tace ai nice Nima ba mazauniya bace Amaryace ni fa da aurena jiya aka daura,Suka ce Allahu Akbar to Allah ya bada zaman lfy shi Kuma Allah ya Masa Rahma,Kadada tace Ameen Lagos za a kaini,Maman Ummiya ta gallawa Kadada harara tayi Shuru. Jawad dai Yana ji ance idan anyi sadakar bakwai mu tafi sai godiya sannan yace zai wuce ya ajiye kudade na fito tare dashi a tsakar gida yace Zan wuce Lagos sai nazo ranar uku,nace to,yace anjima su Hafeez zasu Zo dasu Farooq,nace to Allah ya tsare,nace ka kawo min Kaya kala biyu ka tafi da wancan ka ebo min wasu a can Lagos sai ka taho min dasu na gidan Baba Kuma na bawa Tahantsi su duka ukun Kar kaga babu su,Alright yamin Allah ya Kara hakuri ya koma kofar gida aka ci gaba da Zaman makoki da shi Ashe bai tafi ba har azahar sannan yaje Hotel yaci abinci yayi wanka da Sallah yayi Shirin komawa Lagos tunda yanzu yaji gar Zan koma baida damuwa. Haka ya Aiko min da kayan da nace ya tattara sauran ya tafi dasu,Yana zuwa su Hafeez Basu taho ba yace su bari kawai sai gobe da sassafe,Yana Shiga ciki Su Meenat Suka taho da gudu Yaya ya daina zaman gida,ya zaci tashi suke amma sai tambaya suke Yaya Ina Aunty...Yaya Auntyn bata dawo ba,yace Aunty an Mata mutuwa Babanta ya rasu Asmau da Nawwara zasu bi su Hafeez gobe suje ta'aziya,Suka ce Allah yaji kansa,Nawwara anyi laushi anji duka Kuma har yanzu Jawad baya sakar musu Fuska ita da Asmau da Waleed abin Yana damunsu Banda Waleed Daya Shiga harkarsa uzurinsa yake yace ba ruwansa da sabgar kowa Kar Wanda ya shiga tasa shima. Washe gari Hafeez,Asmau,Nawwara, Ahmad,Sadeeq wani Dan matashi shi baida girma sosai,sai Asif da Farooq sunzo gaisuwa mazan ma da su aka yini a kofar gida,matan suna wajena,Kakar Jawad Aisha a waya ta kirani na hadata da Ummiya ta Mata Ta'aziyya,Sai Yamma Suka tafi,ranar sadakar Uku Abba yazo,nayi mamaki Don ban zaci ganinsa ba lokacin Ummiya ta watsake ta dauki Dangana,Ranar Jawad ya dawo shima tare da Abba Suka koma,Abba anan ya bawa Jawad labarin rabuwarsu da Umma,baice zai dawo da ita ko bazai dawo da ita ba,Jawad shi Dadi ma yaji yace Allah yasa Kar ta taba dawowa Jawad da ya koma gida ya fadawa su Hafeez an saki Umma Meenat tana tare da littafinta a kasa zaune ta mike tare da kwalla Wakar apiyido rarararara So got so gut Wai so Good zata ce sabo da yarinya ce Watarana tana gwarancinta Dariya Suka dinga Yi,kowa yaji sai yace Allah Kara har Yan aiki kowa yace in Allah ya yarda baza ta koma ba. Mu Kuwa da Kadada duk rashin da akayi Ummiya tana tuna Mana tsumin Nan sai mun Sha dole Ni da kadada sabo da iyayen Farooq sunce a sa musu ranar daukan amarya,sabo da Rashi aka ce sati biyu tunda ba wani Abu za ayi ba,Suka ce sunyi lefe su barshi can ko a kawo Ummiya tace su barshi a gidanta sabo da Kar ayi ta wahala da nisa Yau ta Kama ranar bakwai,Jawad yazo Amma yace na bari sai ranar da za a kawo Kadada mu taho da Yan daukan amarya tunda ba dadewa za ayi ba,Ummiya taji dadi da yayi wannan karar,Kaya ya kawo min masu tsada Wanda zansa na ranar da Zan dawo set Guda takalmi da jaka da mayafi,sai na Amarya Kadada nata daban itama aka bata,an Riga anyi bakwai kowa ya watse daga ni sai Tahantsi,Ummiya, Kadada sai Maman Ummiya da tace ita anan zata zauna sai bayan wata daya zata koma sabo da ta ragewa yarta kewa. Kadada da Ni gyaran jiki muke zuwa,Kadada ana son gyaran jiki ana Jin kunyar Ummiya Wai anyi mutuwa kullum in zamu tafi sai tace badan dole ba gyaran jikin banza ana cikin radadin mutuwa ya zanyi muje, aka bamu mayuka na musamman Maman Mujaheed me kayan Mata ta bamu Wanda zamu dinga shafawa da Wanda zamu dinga wanka ga gyara da tsumi ana Mana,Fatarmu sai kamashi da sheki,Kadada taga tayi kyau ta wani canja ta Kara haske ta zuba kyau mu kanmu Watarana sai muyi ta kallon Kadada tayi kyau gashi Ina ta koya Mata kwalliya da sauransu dama sun iya,Karatunsu kadan na addini ma ana musu a gida Kafin komai ya lafa a sasu a school Abba Kuwa da Yamma Yana zaune tare da Yan yaransa sai Suka ji Sallamar Hajara kawar Umma tare da yarta Safna me son Jawad,amsawa sukayi Hajiya Hajara ta zauna bayan sun gaisa tace ashe haka abu ya faru Bamu sani ba sai shekaranjiya Barira ta bugo min waya Wai tana Kauye ma,wannan Abu baiyi dadi ba gashi igiyoyi duka sun Kare Abba yace ya za ayi kaddara ce,Hajiya Hajara tace to ai kawar tamu ce Bata da kirki baka Yi Dace ba Alhaji Nasir,yanzu Kuma haka kake zaune? Yace ae,tace Subhannallah abu bai Dadi ba ai baka Yi ta Zama haka ba babban mutum dakai mutumin kirki,gashi Kai baka son haihuwa,Abba yace hmm ai ni yanzu na daina katsalandan a lamarin ubangiji na baya ma Allah ya yafe min,Yaran nan ma yaran Dan Uwana nake Jin haushin kasa rikesu da nayi Kuma duk Barira ce ta jawo min,Hajiya Hajara tace yo ai ga nata ta fita itama tana sonsu ta barsu,yanzu ni dai in zaka bi shawara ga 'yata Safna budurwa ce amma kaga da hankalinta 34yrs take nace Bari nazo idan ka amince wlh na baka itama ta yarda Kuma tana sonka zata aureka tsakani da Allah,Abba ya saci kallon Safna ya ganta hadaddiyar gaske Yan Mata Kuma,ya tuno Umma a ransa yace ke guzumar banza kauce, yace idan ta Amince na yarda Inshaallah Zan turo manya,Hajiya Hajara tayi ta murna yarta ta more,Safna a ranta tace gwara ma ka auri Babba yafi hankali akan yaran nan marasa mutunci,Bayan sun tafi Abba ya Kira Jawad ya fada Masa gashi gashi,Jawad yace Alhmdllh Dara taci gida a ransa a fili Kuma yace ai Abba tayi akai kudi Kawai zanje na bawa Malam Garba na kauye su Kai komai da ake na budurwa Zan Yi komai har lefe,ai kuwa ba afi kwana biyu ba aka Kai kudin auren Safna,Abba ya fara zuwa zance abinsa Yana rawar kafa,Safna har girki ake shirya Masa ana tsarin biki Wai zatayi Dinner Kuma dole zai je,yace ba Matsala zaije Yana ta rawar kafa tun Umma Bata Yi sati biyu ba a Kauye ba,ita tana can ta saki Baki miji na jiranta Daddy yayi sati Daya da rasuwa Baba ya kawo kayan abinci ya jibgewa Ummiya ba abinda babu haka Jawad ya kawo tun ranar bakwai,Farooq ma haka Banda sauran abokan Daddy Suma,bayan sati biyu ana gobe daukan Amarya Ummiya ta Hana Tahantsi baza a Kai Amarya da ita ba anyi mutuwa ta Bari sai Nan gaba taje ganin gida. Munyi kyau mun Sha gyara sosai da sosai an kashe Mana kudi matuka washe gari Dangin Farooq Mata biyar Suka iso cikin shiga ta Alfarma harda goma ta arziki Suka hado wa Ummiya,Ba ruwansu Yan mutunci da su harda kanwar Farooq Na'ima,lokacin ma bama gidan muna gidan Baba a can Muka Yi wanka Bayan munci abinci Muka shirya cikin sababbin kayan da Jawad ya kawo,Nawa wani lace ne hadadde White and Golden,takalmi da jakata da mayafi duk Golden,Ita Kuma Amarya material ne na ubansu Riga da skert hadaddu tayi kyau,gashin mu yasha gyara mun Sha lalle, Tahantsi tana ta hada Mana kayanmu Muka gama Muka fito,Matan Baba sun hakura sun daina Mana kallon banza harda Yi Mana Nasiha su biyun,Baba ma yayi Mana Nasiha yace mu koma mu zauna zasu Zo Nan su dauke mu,dama Already ma Ummiya sun Mana fadan su,sai 5pm Suka Zo gidan Baba sai guda sukeyi zasu tafi da kadada tunda Nima a cikin Yan kai Amarya nake, Tahantsi ta lallabo ta radawa Kadada a kunne sai a dauki Dangana a Saba a cikin zuciya, Kadada ta mintsineta an Fadi Dangana fita mukayi Amarya ansha lullubi aka sata a mota Muka Shiga sai Airport ta hantsi dai gidan Ummiya ta koma. Kadada ganin gari Daya muke ko kuka,har Muka shiga jirgi,Kadada tana kusa Dani,ta leko tace mu Kam sai gidan Dangana,Dariya nayi nace Yau da kanki,Muna Isa Lagos Kadada harda cewa munzo garin Albarka garin da ba Umar Farooqu ba gari ba,Muka sakko ta fito Kawai Naga Jawad a airport Yana jirana ko kunya Yana ganina yazo ya rungumeni ana ta kallonmu,hannunsa naja yace Ina Amaryar nace gata can a tsakiyar su,Motar Jawad aka sata tare da Na'ima sauran Suka shiga Daya motar Gaban mota na shiga Jawad ke driving Muka wuce gidan Iyayen Farooq kusa da unguwar su Abba, nace Amarya ga gidan surukanki ba nisa da gidan Abba,Kadada ta leko ta mayafi tace muga gidan,Muna ta dariya nace ba a Zo ba tukun,tace to Alhmdllh tunda ance Umma bata gidan kafin a kawo Amarya ba sai na shiga gidan na wanko kazantar Umma ba,Ke Amarya fa Bata magana,sai lokacin ta tuna tace au ta kalli Na'ima kanwar Ango da take Dariya tace mantawa nayi karki fada kinji,Na'ima tace to tana dariya . Sai da akazo gidan surukai sannan akayi parking har cikin gidan hadadden gida na masu Hali,Binta Sugar aka nutsu aka shigar da ita har ciki wani tangamemen Palo na alfarma,Maman Farooq ce zaune ita da danginta Suka karbemu da Fara'a aka zaunar da Kadada a kasa Suka Mata Nasiha dai dai gwargwado,aka Kira suruki Ibrahim Dangana shima ya shigo ya zauna can gefe yayi Yar Nasiha sannan yasa Albarka yace aje a kaita dakinta,muka sake Fitowa aka wuce gidan Binta Sugar, Sheshekar Kukan Kadada Muka ji Jawad yayi dariya a ransa yace ga mutumin ya tsumu randandan yake yanzu,gashi yasan Mata,a fili yace Sorry Binta Sugar Allah ya kawo ciki da goyo,Ina dariya nace Hajiya Binta Sugar ga Zaki ga ja to ai shike nan in Banda abinki gani gaki,Kadada da masifa tace bana son wulakanci Fara tam kici gaba kice min wani ga Zaki yanzu da a gaban Farooq Kika fada fa shike Nan kin ja min salalan da ba garri,Jawad yanaji sai dai yayi Murmushi Yana driving,Na'ima tace to fa Amarya da masifa Yi hakuri tsokanarki takeyi Yaya Farooq ma me hakuri,Kadada tace ae kyace Haka Mana tunda Dan uwanki ne baki sanshi bane a gida yake zare muku Ido,Jawad yau yaga Amaryar Maguzawa a duniya yayi dariya Kamar me,Na'ima ma Sai Dariya take tunda dai taji ance sabon tuba ce shi yasa bata ji komai ba. Najla tace ke Na'ima iceko kin taho da kudi bazan Baku Amarya ba sai Kun bada kudin budar Kai,Ato ko Jawad ya tafi Dani gidansa cewar Kadada,Jawad yace wa? ai yau ko hatsari Kika Yi sai kin kwana dakinki ballanta akan kudin budar Kai kada Allah yasa ku Bude Kan angon yazo ya bude abinsa,muna zuwa Estate din su Kadada gaskiya ya hadu matuka musamman gidan ya tsaru Masha Allah,ba abinda babu da motocin Farooq Uku a ciki,yasha flowers,Kadada bata kalli gida ba,Wai kuka take Yi,nace Wai Wai haduwa wannan gida Haka Subhannallah sai ga Amarya tace ki dinga fada min Mene da mene anzo ashe, Na'ima tana dariya tace gashi mun wuce parking space Kadada tace kaini ku rabu dani Tashukata na tuna taci gaba da kukanta har da Yi min habaici wata Kuwa Bata Yi ba anyi asara an matsu da miji mu Kuwa gashi ana ganin mune bamu da kunya ashe mune da kunya tunda na tuna Uwata nayi Kuka,sauran Dangin Farooq daga baya Suka Zo ganin Amarya da gida,gidan Kadada part biyu da nasa da nata sai dakin me gadi a jikin gate,sama da kasa gida yayi kyau,ya zuba furniture masu tsada an kashe kudi,duk Basu dade ba har Na'ima Suka tafi,tayiwa Amarya sallama Fatima Zan tafi Allah bada zaman lafiya Kadada tace Ameen ki dawo gobe kinji tace to sai gobe,na gode sannan Na'ima ta tafi abinta ya rage daga ni sai kadada. Agogo na duba 8pm yanzu tunanin kaina nake Kuma Jawad yace yau bazai hakura ba,Kadada tace Fara lafiya Ina iya shegen ne? Nace bari Kadada yau kibiya ce zata shiga jikina,Kadada tace Mene kibiya ta soyayya? Nace Area ce zata kamo Channel reciever Kuma tana nan Kinga shike Nan, Kadada ta Gane tace to Mene ke ba kin Saba ba,Amma Fara da bakin hali kike maimakon Ni ki tausaya min sai kanki tsohon Hannu,Maganar su Farooq mukaji Kadada tace wayyo abun yazo Fara ta koma bayan murfin kofa ta buya,Jawad ya leko yace fito mu tafi Ina Fatiman? Na nuna Masa murfin kofa yayi Dariya, Farooq ma dariya yake yace Jawad a cika da Addua,Jawad yace Nima tawa zanje na cika da ita a gida ka Yi da kanka bazan iya ba,Farooq yace haba dan Allah Mene Haka,Jawad yace na manta haddata ta goge ke fito mu tafi idan baza ka Yi da kanka ba ka barshi,tashi nayi nima kirjina na dukan Tara Tara ya jawo hannuna na kwace nace wayyo Allah na fada bayan murfin kofa Nima kusa da Kadada,Kadada ta hankado Ni Dan Allah Ni Zaki sa a kamani ki tafi,Jawad ne ya harareni na fito ba shiri nayi waje,Farooq ya bimu da kallo kawai ya Shiga dakin Amarya kofar Kawai ya tura tare da rufewa yasa key,sai ga Kadada a tsaye wayam ba kofa Wai tayi mutuwar tsaye baza ta motsa ba, Farooq yayi magana yayi magana shuru,Hannu yasa ya turata kadan sannan ta sake dukunkunewa a cikin mayafinta. Mota muka Shiga yaja Naga sai gudu yake Addua nake Allah yasa motar ta lalace Amma Ina,har sai da ya tsaya a wani wuri ya siya nama kala kala su kayan Sha da sauran na kwalama,har kannensa an siya musu ya dawo yaci gaba da driving Bai tsayaba sai a gida,Yara Kawai Naga dukkansu sun fito da gudu Ashe ya fada musu ya tafi dakko Ni Oyoyo Aunty suna ta rungumeni,Ina dariyar karfin hali,Asmau ta kawo min Abeed ya ganni har ya manta ni da kyar ya yarda Dani,Humaira ma Haka Yara da saurin mantuwa,Hafeez ma duk sunzo mun gaisa,Jawad ya ba su Hafeez nasu kayan cin Suka Yi godiya,ya bawa su Asmau su da sauran Yara lokacin 10pm yace kuje kuci kuyi bacci gobe school a tafi da wuri Suka ce to nace sai da safe Suka ce to Suka tafi da gudu. A gaba ya tasa ni Muka karasa part dinsa ya wani Sha gyara ko waye ya gyara oho,nace waye ya gyara? yace nine sabo murnar dawowarki, ya Kika gani sun Miki ya furta tare da sa Hannu biyu Kawai ya cafki albarkatun kirjina,hannunsa na bige yaki cirewa yace wannan Bra tuntumemiya haka da ban sansu ba ai sai nace an cuceni Yana ta wani latsesu,na kwace jikina tare da furta Ni yunwa nake ji,Ledar tamu ya Mika min na karba nace Kai baka Jin yunwar?kazo muci na bude Mana komai sai kaffa kaffa yake dani motsi idan nayi sai ya kalleni Ni kallon nasa ma harda na masifa a haka Muka gama cin abincin Nan wanka ya hanani sakat sai yayi min da kyar ya hakura nayi abina tare da brush na fito,shima Haka duk dadewarsa wajen wanka yau Naga da wuri ya fito lokacin na dakko rigar bacci Zan saka ya kwace rigar Bayan ya gama goge jikinsa ya fesa body spray,Kawai light Naga ya kashe Allah yasa nayi Sallar Isha,Hannuna naji ya riko a hankali ya tsaya a gabana,hannayensa yasa tare da lallafar fuskata ya fara kissing lips Dina a hankali Yana shafa wuyana sabo da Kar yace nayi dunkum na Dan Fara maida Masa martani yaji Dadi abin ya Kara gigicewa tare da janye towel din nawa,ya samu albartun kirna ya fara sarrafasu yanda yaga dama Yana tsotsa tare da zaunar dani a gefen bed Yana min maganganu na kauna,Wani Kuma sunyi nauyin fada sai ma'aurata,aiki ya bani ya dinga nuna min abinda Zan masa,Ya na iya haka na dage Ina sarrafa shi Nima yanda yake koya min,jikinsa sai rawa,ya sake haukace min Ni a tunanina zansa ya kawo ba sai yayi komai ba,na Kuwa dage na Fara Masa sucking Wai ya kawo,Yana ta koya min a nutse,ban zaci Zan iya bama,ai Jin Yana gurnani da Nishi Yana sambatu nace ka kawo ai shike nan ko? Na fada tare da mike Zan saka Kaya na wani uban kwantarwa naji ya min Kamar a mafarki,ya tattale min kafafu ko Ina ya danneni ihu zanyi na tuna da Yara,nace wlh Zan iya ihu na Fara kokawa da hannayena sai da na gaji hannayenma Bai Bari na samu damar motsa su ba ya kininiye komai.. Nace Ya Allah Ni dai na shiga uku,sorry yace tare da maida bakinsa kasana ya fara min wani irin wasanni na haukace Nima sabo dadi Ashe yaudarata yayi kawai kutsawa yayi ya shigeni,na saki Kara na rirrike shi Ina tirje tirje amma ba ruwansa iya wuya sai da ya Danna ciki ya jawo ya maida yafi sau Nawa Yana Jin wani shegen dadi duk ya susuce min Kamar ba Jawad ba dana sani, na fisge jikina sabo da azaba baya iya magana gaba daya,ya sake jawoni ya danne ni sosai ya koma ciki nayi Kuka nayi nayi amma Bai kyaleni ba sai da ya samu nutsuwa, na dinga kuka na dauko pillow na dinga kwada Masa na watso pillows din kasa,Sai da ya dawo hankalinsa yace Allah sarki my White Angel haka nayi aiki Sannu Allah yaba Lada Zaki Saba, tun Ina kuka Yana Dan lallashina Naga lallashin ma Sai tabe min Boobs yake na daina kukan. Da kaina nace nayi shuru ganin ya maida Kai zaici gaba da tsotsar min Nipple nace na daina,yace haba Babyna ki barni Ni Ina so,Wallahi Allah na daina kukan na fada maka,sai da yayi dariya yasan wuya ce,Haka wanka ma kin yarda nayi amma ya daukeni yaje ya dinga min azaba da ruwan zafi sannan nayi na tsarki na fito,yayi nasa shima ya fito harda wani dariya na harareshi yace Jikar Gwamma tawa,na dauke Kai can gefe a kasa ya dire gwiwoyinsa tare da kifa Kansa a cinyata Ya zagaye kuguna da hannayensa Yana cewar Jikar Naroro yau naje gonata nima nayi aiki sosai Saura gobe, saman bed ya turani na kwanta ta baya dama a zaune nake gefen bed kafafuna suna kasa,kafa daya ya dago na kwalla Kara sabo da zafi,sorry gani zanyi Yaya wajen,ga haske ga zafi bani da karfi ya sake budewa ya gani harda saita,yace na rike a kaina idan naje wajen aiki na dinga tunowa ga su Yar tsaka can an Fara kumbura Allah sarki,Kafata na fisge na fashe da kuka,yace to shike Nan na daina white Angel. Bangaren Kadada Kuwa tana tsaye da kyar Farooq ya jawota tare da zaunar da ita a cinyarsa Kadada taji abu a mike,ta Fara zare ido,tace Ina yini,Farooq yace sau Nawa zamu gaisa,saki jikinki ba abinda Zan Miki kinji,Kadada da wayo ta zame ta koma saman bed gefensa ta zauna tace sai nayi zamana Haka ko?Farooq yayi dariya Wai wayo ta Masa,a hankali ya Kama hannayenta Yana kallon lallenta yace kinyi kyau my Binta Sugar,Murmushi tayi Kawai a hankali ya hade fuskarta da tasa ya lalubi bakin Kadada Yana tsotsa,Kadada a ranta tace Vanfire,ya daura hannunsa a kirjinta Kadada ta tsorata tace Sababbi ne ka bisu a hankali,Farooq yayi dariya yace ai nasan sababbin ne,ya fara tattabe boobs din Kadada,jikinta ya dauki rawa ta Fara cewa Tahantsi ga Yar uwarki Nan kin barni sai da nace ki min zaman daki Kika ki duk abinda ya sameni kece,Farooq ya dage Riga Kadada tace Ni dai karka kalla ta mike zata gudu, Farooq ya rike yarinya Gam Binta sugar ta fara Wayyo Tashuka yarki, Farooq yace Wai daga Dan taba abu duk kin rude? Haba Binta sugar,Ni ba sugar bace yanzu,Farooq yace to muje ayi wanka muyi Sallah sai na koya miki karatu muci abinci sai bacci ko? Kadada tace yanzu kayi magana,Farooq ya Kama Kadada ya shiga cire Mata Kaya Wai wanka zai Mata,Kadada ta makale jiki ni zanyi da kaina akwai inda Zan wanke na sakace na diddirje sirrina sai kace Kai zaka min wlh bazan yarda,Farooq sai kyaleta yayi ta fada toilet ita Daya. Sharhi fans aci gaba AsmaBaffa 10/6/22, 22:04 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 71-75 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne Maman Afrah Binta Idris Hafsa Abdullahi @jinddah Auntyn Khairat Maryam Bello Maryam T Baliya Umma ko da yaranta Suka da dawo daga school karya ta musu tace zata tafi kauye ganin gida amma zata Dade bata dawo ba sai dai a dinga Kai Mata su hutu,Yan aiki ma cewa tayi zata je Kauye ganin gida a kular Mata da Yara kafin ta dawo,Shiri tayi Yan aiki Basu San dalili ba anga dai ta jibgi Uban kaya ta Jibga a mota Driver ya tafi kaita,ko da ta Isa garisu da dare Babar Umma tana ganinta lokacin duk suna tsakar gida suna cin tuwon dare,salati Inna Babar Umma ta saki ta karasa da Innalillahi wa inna ilayhirraju'un,Allahumma ajirni min azabi jahannama la haula wala kuwwata Muhammada Dan Abdullahi Barira wannan kayan bana lfy bane kinyi tsiya dayar igiyar ta karasa ko? Umma ta fashe da kuka,Kannen Umma Yan Mata suka ce sai da Muka fada Miki gashi kin jawo Mana Dan kudin makarantar da kike biya mana ta Kare yanzu,hakkin Marayu ne Dana matar Jawad kin takurawa bayin Allah ke ba kishiyarta ba ke ba komai ba kin sa an maida ta gida tana zaman Aurenta ai gashi kema an sakeki,Umma tayi mukus,Dattijon tsoho Babanta Yana zaune Yana cin tuwonsa me zafi ko kulata baiyi tunda sai da aka dauki lokaci yace Wanda baiji Bari ba ai yaji hoho,Kuma Kika Zo Nan Zaki Mana fitsara wallahi ubanki Zaki ci sai in Miki dukan tsiya bar ganinki shirgegiya sai In Miki raga raga Yar me bakin hali,Inna tace bankadaddiya me mugun Hali,Zaki bar nan ko sai na karya ki cewar Baban Umma,kayanta ta shigar cikin daki tayi Shuru a ciki a nan dai aka Kai Mata tuwon dawar miyar kubewa danya ta hau zilillikar abinta. Washe gari kafin kace me zance ya cika kauyen Hajiya Barira an Mata saki uku Ni Kuwa a daren tare Muka Yi bacci da Jawad Ina kirjinsa Nasha latse latse ranar,da Asuba Kadada take ta uban kirana naki dagawa har Jawad yace ki daga ko ba lafiya ba,na daga Ina dagawa tace ki taho gidan Ummiya Daddy ya rasu fa,ji nayi Kamar an buga min guduma nace me? Daddy akace dalla ta karasa da kuka jiya cikin dare ya fara ciwon ciki kafin mu tafi kaishi asibiti ya rasu,Allah da gaske nake Miki Kadada tana ta kuka ta kashe waya,Jawad yaji komai a kunnensa yace Subhannallahi Innalillahi wa inna ilayhirraju'un Allah yaji kansa,Kuka na saki na mike ya rikeni yace ki bari muyi Sallah sai mu tafi, Ummiya dai babu bakin magana tana ta kuka Kadada ce ta dinga Kiran Yan Uwa a waya,har Dangin Daddy ta Kira da Wayar Ummiya ta fada musu,Da asubar sai gashi makwafta da abokan arziki har sun cika gida,Tahantsi a lokacin ta taho ba tsoro Babane yasa driver ya kawota kafin shima yazo,Nima Muna idar da Sallah gari yayi shaaaa Muka shirya Jawad ya tada mota muka tafi gidan Ummiya,mutane an cika damkam Yan Uwansa sunzo har an hada shi,na Masa Addua Ina hawaye aka tafi dashi makwancinsa,Daddy mutumin kirki baida zafi,Bai taba haihuwa ba,Ummiya ce ma Sai anyi zaton cike ne da ita sai aga ba ciki ashe, anji mutuwar yayi jama'a,Iyayen Ummiya ne kawai Suka Zo Banda Yan gidan Gwamma tace babu me zuwa tunda su Kadada Suka shiga musulunci da sa hanun Ummiya Da Jawad akai Janazar Daddy,ya shigo ciki zai yiwa Ummiya Ta'aziyya tana can ciki nace Ummiya Jawad yazo da shi aka Kai Daddy,tana hawaye tace sai dai ya shigo bazan iya tashi daga gadon Nan ba,Iyayen Ummiya suna ta lallabata suna kwantar Mata da hankali,kowa yazo da nasiharsa,Baba ma yazo yayi tasa Iyayenta Suka ce tana Gama takaba zamu Zo mu tafi da itama,Baba a ransa yace ko kunje da ita Zan dawo ne Ina nan. Tashi nayi na shigo da Jawad har cikin uwar daki,Ummiya sanye da Hijab a kwance tana ta kuka sai kace Yar yarinya ,Jawad ya tsuguna a Gaban gadon Ummiya tare da gaisa ta,yace Allah ya Kara hakuri,Ummiya ta danyi kokarin saita kanta tace har ka iya zuwa daga can? Jawad yace ae ai a jirgi ne,angode idan anyi sadakar bakwai kazo ka tafi da ita,Kadada tana gefe sabon musulunci,inda kasan ta shekara bata Yi bacci ba,kowa yazo sai yaji jiya Bata Yi bacci ba, Mata Yan unguwa Suka ce saukinta ma da 'ya a Gaban Maman Najla sai suyi zamansu tare,Kadada tana wajen tace ai nice Nima ba mazauniya bace Amaryace ni fa da aurena jiya aka daura,Suka ce Allahu Akbar to Allah ya bada zaman lfy shi Kuma Allah ya Masa Rahma,Kadada tace Ameen Lagos za a kaini,Maman Ummiya ta gallawa Kadada harara tayi Shuru. Jawad dai Yana ji ance idan anyi sadakar bakwai mu tafi sai godiya sannan yace zai wuce ya ajiye kudade na fito tare dashi a tsakar gida yace Zan wuce Lagos sai nazo ranar uku,nace to,yace anjima su Hafeez zasu Zo dasu Farooq,nace to Allah ya tsare,nace ka kawo min Kaya kala biyu ka tafi da wancan ka ebo min wasu a can Lagos sai ka taho min dasu na gidan Baba Kuma na bawa Tahantsi su duka ukun Kar kaga babu su,Alright yamin Allah ya Kara hakuri ya koma kofar gida aka ci gaba da Zaman makoki da shi Ashe bai tafi ba har azahar sannan yaje Hotel yaci abinci yayi wanka da Sallah yayi Shirin komawa Lagos tunda yanzu yaji gar Zan koma baida damuwa. Haka ya Aiko min da kayan da nace ya tattara sauran ya tafi dasu,Yana zuwa su Hafeez Basu taho ba yace su bari kawai sai gobe da sassafe,Yana Shiga ciki Su Meenat Suka taho da gudu Yaya ya daina zaman gida,ya zaci tashi suke amma sai tambaya suke Yaya Ina Aunty...Yaya Auntyn bata dawo ba,yace Aunty an Mata mutuwa Babanta ya rasu Asmau da Nawwara zasu bi su Hafeez gobe suje ta'aziya,Suka ce Allah yaji kansa,Nawwara anyi laushi anji duka Kuma har yanzu Jawad baya sakar musu Fuska ita da Asmau da Waleed abin Yana damunsu Banda Waleed Daya Shiga harkarsa uzurinsa yake yace ba ruwansa da sabgar kowa Kar Wanda ya shiga tasa shima. Washe gari Hafeez,Asmau,Nawwara, Ahmad,Sadeeq wani Dan matashi shi baida girma sosai,sai Asif da Farooq sunzo gaisuwa mazan ma da su aka yini a kofar gida,matan suna wajena,Kakar Jawad Aisha a waya ta kirani na hadata da Ummiya ta Mata Ta'aziyya,Sai Yamma Suka tafi,ranar sadakar Uku Abba yazo,nayi mamaki Don ban zaci ganinsa ba lokacin Ummiya ta watsake ta dauki Dangana,Ranar Jawad ya dawo shima tare da Abba Suka koma,Abba anan ya bawa Jawad labarin rabuwarsu da Umma,baice zai dawo da ita ko bazai dawo da ita ba,Jawad shi Dadi ma yaji yace Allah yasa Kar ta taba dawowa Jawad da ya koma gida ya fadawa su Hafeez an saki Umma Meenat tana tare da littafinta a kasa zaune ta mike tare da kwalla Wakar apiyido rarararara So got so gut Wai so Good zata ce sabo da yarinya ce Watarana tana gwarancinta Dariya Suka dinga Yi,kowa yaji sai yace Allah Kara har Yan aiki kowa yace in Allah ya yarda baza ta koma ba. Mu Kuwa da Kadada duk rashin da akayi Ummiya tana tuna Mana tsumin Nan sai mun Sha dole Ni da kadada sabo da iyayen Farooq sunce a sa musu ranar daukan amarya,sabo da Rashi aka ce sati biyu tunda ba wani Abu za ayi ba,Suka ce sunyi lefe su barshi can ko a kawo Ummiya tace su barshi a gidanta sabo da Kar ayi ta wahala da nisa Yau ta Kama ranar bakwai,Jawad yazo Amma yace na bari sai ranar da za a kawo Kadada mu taho da Yan daukan amarya tunda ba dadewa za ayi ba,Ummiya taji dadi da yayi wannan karar,Kaya ya kawo min masu tsada Wanda zansa na ranar da Zan dawo set Guda takalmi da jaka da mayafi,sai na Amarya Kadada nata daban itama aka bata,an Riga anyi bakwai kowa ya watse daga ni sai Tahantsi,Ummiya, Kadada sai Maman Ummiya da tace ita anan zata zauna sai bayan wata daya zata koma sabo da ta ragewa yarta kewa. Kadada da Ni gyaran jiki muke zuwa,Kadada ana son gyaran jiki ana Jin kunyar Ummiya Wai anyi mutuwa kullum in zamu tafi sai tace badan dole ba gyaran jikin banza ana cikin radadin mutuwa ya zanyi muje, aka bamu mayuka na musamman Maman Mujaheed me kayan Mata ta bamu Wanda zamu dinga shafawa da Wanda zamu dinga wanka ga gyara da tsumi ana Mana,Fatarmu sai kamashi da sheki,Kadada taga tayi kyau ta wani canja ta Kara haske ta zuba kyau mu kanmu Watarana sai muyi ta kallon Kadada tayi kyau gashi Ina ta koya Mata kwalliya da sauransu dama sun iya,Karatunsu kadan na addini ma ana musu a gida Kafin komai ya lafa a sasu a school Abba Kuwa da Yamma Yana zaune tare da Yan yaransa sai Suka ji Sallamar Hajara kawar Umma tare da yarta Safna me son Jawad,amsawa sukayi Hajiya Hajara ta zauna bayan sun gaisa tace ashe haka abu ya faru Bamu sani ba sai shekaranjiya Barira ta bugo min waya Wai tana Kauye ma,wannan Abu baiyi dadi ba gashi igiyoyi duka sun Kare Abba yace ya za ayi kaddara ce,Hajiya Hajara tace to ai kawar tamu ce Bata da kirki baka Yi Dace ba Alhaji Nasir,yanzu Kuma haka kake zaune? Yace ae,tace Subhannallah abu bai Dadi ba ai baka Yi ta Zama haka ba babban mutum dakai mutumin kirki,gashi Kai baka son haihuwa,Abba yace hmm ai ni yanzu na daina katsalandan a lamarin ubangiji na baya ma Allah ya yafe min,Yaran nan ma yaran Dan Uwana nake Jin haushin kasa rikesu da nayi Kuma duk Barira ce ta jawo min,Hajiya Hajara tace yo ai ga nata ta fita itama tana sonsu ta barsu,yanzu ni dai in zaka bi shawara ga 'yata Safna budurwa ce amma kaga da hankalinta 34yrs take nace Bari nazo idan ka amince wlh na baka itama ta yarda Kuma tana sonka zata aureka tsakani da Allah,Abba ya saci kallon Safna ya ganta hadaddiyar gaske Yan Mata Kuma,ya tuno Umma a ransa yace ke guzumar banza kauce, yace idan ta Amince na yarda Inshaallah Zan turo manya,Hajiya Hajara tayi ta murna yarta ta more,Safna a ranta tace gwara ma ka auri Babba yafi hankali akan yaran nan marasa mutunci,Bayan sun tafi Abba ya Kira Jawad ya fada Masa gashi gashi,Jawad yace Alhmdllh Dara taci gida a ransa a fili Kuma yace ai Abba tayi akai kudi Kawai zanje na bawa Malam Garba na kauye su Kai komai da ake na budurwa Zan Yi komai har lefe,ai kuwa ba afi kwana biyu ba aka Kai kudin auren Safna,Abba ya fara zuwa zance abinsa Yana rawar kafa,Safna har girki ake shirya Masa ana tsarin biki Wai zatayi Dinner Kuma dole zai je,yace ba Matsala zaije Yana ta rawar kafa tun Umma Bata Yi sati biyu ba a Kauye ba,ita tana can ta saki Baki miji na jiranta Daddy yayi sati Daya da rasuwa Baba ya kawo kayan abinci ya jibgewa Ummiya ba abinda babu haka Jawad ya kawo tun ranar bakwai,Farooq ma haka Banda sauran abokan Daddy Suma,bayan sati biyu ana gobe daukan Amarya Ummiya ta Hana Tahantsi baza a Kai Amarya da ita ba anyi mutuwa ta Bari sai Nan gaba taje ganin gida. Munyi kyau mun Sha gyara sosai da sosai an kashe Mana kudi matuka washe gari Dangin Farooq Mata biyar Suka iso cikin shiga ta Alfarma harda goma ta arziki Suka hado wa Ummiya,Ba ruwansu Yan mutunci da su harda kanwar Farooq Na'ima,lokacin ma bama gidan muna gidan Baba a can Muka Yi wanka Bayan munci abinci Muka shirya cikin sababbin kayan da Jawad ya kawo,Nawa wani lace ne hadadde White and Golden,takalmi da jakata da mayafi duk Golden,Ita Kuma Amarya material ne na ubansu Riga da skert hadaddu tayi kyau,gashin mu yasha gyara mun Sha lalle, Tahantsi tana ta hada Mana kayanmu Muka gama Muka fito,Matan Baba sun hakura sun daina Mana kallon banza harda Yi Mana Nasiha su biyun,Baba ma yayi Mana Nasiha yace mu koma mu zauna zasu Zo Nan su dauke mu,dama Already ma Ummiya sun Mana fadan su,sai 5pm Suka Zo gidan Baba sai guda sukeyi zasu tafi da kadada tunda Nima a cikin Yan kai Amarya nake, Tahantsi ta lallabo ta radawa Kadada a kunne sai a dauki Dangana a Saba a cikin zuciya, Kadada ta mintsineta an Fadi Dangana fita mukayi Amarya ansha lullubi aka sata a mota Muka Shiga sai Airport ta hantsi dai gidan Ummiya ta koma. Kadada ganin gari Daya muke ko kuka,har Muka shiga jirgi,Kadada tana kusa Dani,ta leko tace mu Kam sai gidan Dangana,Dariya nayi nace Yau da kanki,Muna Isa Lagos Kadada harda cewa munzo garin Albarka garin da ba Umar Farooqu ba gari ba,Muka sakko ta fito Kawai Naga Jawad a airport Yana jirana ko kunya Yana ganina yazo ya rungumeni ana ta kallonmu,hannunsa naja yace Ina Amaryar nace gata can a tsakiyar su,Motar Jawad aka sata tare da Na'ima sauran Suka shiga Daya motar Gaban mota na shiga Jawad ke driving Muka wuce gidan Iyayen Farooq kusa da unguwar su Abba, nace Amarya ga gidan surukanki ba nisa da gidan Abba,Kadada ta leko ta mayafi tace muga gidan,Muna ta dariya nace ba a Zo ba tukun,tace to Alhmdllh tunda ance Umma bata gidan kafin a kawo Amarya ba sai na shiga gidan na wanko kazantar Umma ba,Ke Amarya fa Bata magana,sai lokacin ta tuna tace au ta kalli Na'ima kanwar Ango da take Dariya tace mantawa nayi karki fada kinji,Na'ima tace to tana dariya . Sai da akazo gidan surukai sannan akayi parking har cikin gidan hadadden gida na masu Hali,Binta Sugar aka nutsu aka shigar da ita har ciki wani tangamemen Palo na alfarma,Maman Farooq ce zaune ita da danginta Suka karbemu da Fara'a aka zaunar da Kadada a kasa Suka Mata Nasiha dai dai gwargwado,aka Kira suruki Ibrahim Dangana shima ya shigo ya zauna can gefe yayi Yar Nasiha sannan yasa Albarka yace aje a kaita dakinta,muka sake Fitowa aka wuce gidan Binta Sugar, Sheshekar Kukan Kadada Muka ji Jawad yayi dariya a ransa yace ga mutumin ya tsumu randandan yake yanzu,gashi yasan Mata,a fili yace Sorry Binta Sugar Allah ya kawo ciki da goyo,Ina dariya nace Hajiya Binta Sugar ga Zaki ga ja to ai shike nan in Banda abinki gani gaki,Kadada da masifa tace bana son wulakanci Fara tam kici gaba kice min wani ga Zaki yanzu da a gaban Farooq Kika fada fa shike Nan kin ja min salalan da ba garri,Jawad yanaji sai dai yayi Murmushi Yana driving,Na'ima tace to fa Amarya da masifa Yi hakuri tsokanarki takeyi Yaya Farooq ma me hakuri,Kadada tace ae kyace Haka Mana tunda Dan uwanki ne baki sanshi bane a gida yake zare muku Ido,Jawad yau yaga Amaryar Maguzawa a duniya yayi dariya Kamar me,Na'ima ma Sai Dariya take tunda dai taji ance sabon tuba ce shi yasa bata ji komai ba. Najla tace ke Na'ima iceko kin taho da kudi bazan Baku Amarya ba sai Kun bada kudin budar Kai,Ato ko Jawad ya tafi Dani gidansa cewar Kadada,Jawad yace wa? ai yau ko hatsari Kika Yi sai kin kwana dakinki ballanta akan kudin budar Kai kada Allah yasa ku Bude Kan angon yazo ya bude abinsa,muna zuwa Estate din su Kadada gaskiya ya hadu matuka musamman gidan ya tsaru Masha Allah,ba abinda babu da motocin Farooq Uku a ciki,yasha flowers,Kadada bata kalli gida ba,Wai kuka take Yi,nace Wai Wai haduwa wannan gida Haka Subhannallah sai ga Amarya tace ki dinga fada min Mene da mene anzo ashe, Na'ima tana dariya tace gashi mun wuce parking space Kadada tace kaini ku rabu dani Tashukata na tuna taci gaba da kukanta har da Yi min habaici wata Kuwa Bata Yi ba anyi asara an matsu da miji mu Kuwa gashi ana ganin mune bamu da kunya ashe mune da kunya tunda na tuna Uwata nayi Kuka,sauran Dangin Farooq daga baya Suka Zo ganin Amarya da gida,gidan Kadada part biyu da nasa da nata sai dakin me gadi a jikin gate,sama da kasa gida yayi kyau,ya zuba furniture masu tsada an kashe kudi,duk Basu dade ba har Na'ima Suka tafi,tayiwa Amarya sallama Fatima Zan tafi Allah bada zaman lafiya Kadada tace Ameen ki dawo gobe kinji tace to sai gobe,na gode sannan Na'ima ta tafi abinta ya rage daga ni sai kadada. Agogo na duba 8pm yanzu tunanin kaina nake Kuma Jawad yace yau bazai hakura ba,Kadada tace Fara lafiya Ina iya shegen ne? Nace bari Kadada yau kibiya ce zata shiga jikina,Kadada tace Mene kibiya ta soyayya? Nace Area ce zata kamo Channel reciever Kuma tana nan Kinga shike Nan, Kadada ta Gane tace to Mene ke ba kin Saba ba,Amma Fara da bakin hali kike maimakon Ni ki tausaya min sai kanki tsohon Hannu,Maganar su Farooq mukaji Kadada tace wayyo abun yazo Fara ta koma bayan murfin kofa ta buya,Jawad ya leko yace fito mu tafi Ina Fatiman? Na nuna Masa murfin kofa yayi Dariya, Farooq ma dariya yake yace Jawad a cika da Addua,Jawad yace Nima tawa zanje na cika da ita a gida ka Yi da kanka bazan iya ba,Farooq yace haba dan Allah Mene Haka,Jawad yace na manta haddata ta goge ke fito mu tafi idan baza ka Yi da kanka ba ka barshi,tashi nayi nima kirjina na dukan Tara Tara ya jawo hannuna na kwace nace wayyo Allah na fada bayan murfin kofa Nima kusa da Kadada,Kadada ta hankado Ni Dan Allah Ni Zaki sa a kamani ki tafi,Jawad ne ya harareni na fito ba shiri nayi waje,Farooq ya bimu da kallo kawai ya Shiga dakin Amarya kofar Kawai ya tura tare da rufewa yasa key,sai ga Kadada a tsaye wayam ba kofa Wai tayi mutuwar tsaye baza ta motsa ba, Farooq yayi magana yayi magana shuru,Hannu yasa ya turata kadan sannan ta sake dukunkunewa a cikin mayafinta. Mota muka Shiga yaja Naga sai gudu yake Addua nake Allah yasa motar ta lalace Amma Ina,har sai da ya tsaya a wani wuri ya siya nama kala kala su kayan Sha da sauran na kwalama,har kannensa an siya musu ya dawo yaci gaba da driving Bai tsayaba sai a gida,Yara Kawai Naga dukkansu sun fito da gudu Ashe ya fada musu ya tafi dakko Ni Oyoyo Aunty suna ta rungumeni,Ina dariyar karfin hali,Asmau ta kawo min Abeed ya ganni har ya manta ni da kyar ya yarda Dani,Humaira ma Haka Yara da saurin mantuwa,Hafeez ma duk sunzo mun gaisa,Jawad ya ba su Hafeez nasu kayan cin Suka Yi godiya,ya bawa su Asmau su da sauran Yara lokacin 10pm yace kuje kuci kuyi bacci gobe school a tafi da wuri Suka ce to nace sai da safe Suka ce to Suka tafi da gudu. A gaba ya tasa ni Muka karasa part dinsa ya wani Sha gyara ko waye ya gyara oho,nace waye ya gyara? yace nine sabo murnar dawowarki, ya Kika gani sun Miki ya furta tare da sa Hannu biyu Kawai ya cafki albarkatun kirjina,hannunsa na bige yaki cirewa yace wannan Bra tuntumemiya haka da ban sansu ba ai sai nace an cuceni Yana ta wani latsesu,na kwace jikina tare da furta Ni yunwa nake ji,Ledar tamu ya Mika min na karba nace Kai baka Jin yunwar?kazo muci na bude Mana komai sai kaffa kaffa yake dani motsi idan nayi sai ya kalleni Ni kallon nasa ma harda na masifa a haka Muka gama cin abincin Nan wanka ya hanani sakat sai yayi min da kyar ya hakura nayi abina tare da brush na fito,shima Haka duk dadewarsa wajen wanka yau Naga da wuri ya fito lokacin na dakko rigar bacci Zan saka ya kwace rigar Bayan ya gama goge jikinsa ya fesa body spray,Kawai light Naga ya kashe Allah yasa nayi Sallar Isha,Hannuna naji ya riko a hankali ya tsaya a gabana,hannayensa yasa tare da lallafar fuskata ya fara kissing lips Dina a hankali Yana shafa wuyana sabo da Kar yace nayi dunkum na Dan Fara maida Masa martani yaji Dadi abin ya Kara gigicewa tare da janye towel din nawa,ya samu albartun kirna ya fara sarrafasu yanda yaga dama Yana tsotsa tare da zaunar dani a gefen bed Yana min maganganu na kauna,Wani Kuma sunyi nauyin fada sai ma'aurata,aiki ya bani ya dinga nuna min abinda Zan masa,Ya na iya haka na dage Ina sarrafa shi Nima yanda yake koya min,jikinsa sai rawa,ya sake haukace min Ni a tunanina zansa ya kawo ba sai yayi komai ba,na Kuwa dage na Fara Masa sucking Wai ya kawo,Yana ta koya min a nutse,ban zaci Zan iya bama,ai Jin Yana gurnani da Nishi Yana sambatu nace ka kawo ai shike nan ko? Na fada tare da mike Zan saka Kaya na wani uban kwantarwa naji ya min Kamar a mafarki,ya tattale min kafafu ko Ina ya danneni ihu zanyi na tuna da Yara,nace wlh Zan iya ihu na Fara kokawa da hannayena sai da na gaji hannayenma Bai Bari na samu damar motsa su ba ya kininiye komai.. Nace Ya Allah Ni dai na shiga uku,sorry yace tare da maida bakinsa kasana ya fara min wani irin wasanni na haukace Nima sabo dadi Ashe yaudarata yayi kawai kutsawa yayi ya shigeni,na saki Kara na rirrike shi Ina tirje tirje amma ba ruwansa iya wuya sai da ya Danna ciki ya jawo ya maida yafi sau Nawa Yana Jin wani shegen dadi duk ya susuce min Kamar ba Jawad ba dana sani, na fisge jikina sabo da azaba baya iya magana gaba daya,ya sake jawoni ya danne ni sosai ya koma ciki nayi Kuka nayi nayi amma Bai kyaleni ba sai da ya samu nutsuwa, na dinga kuka na dauko pillow na dinga kwada Masa na watso pillows din kasa,Sai da ya dawo hankalinsa yace Allah sarki my White Angel haka nayi aiki Sannu Allah yaba Lada Zaki Saba, tun Ina kuka Yana Dan lallashina Naga lallashin ma Sai tabe min Boobs yake na daina kukan. Da kaina nace nayi shuru ganin ya maida Kai zaici gaba da tsotsar min Nipple nace na daina,yace haba Babyna ki barni Ni Ina so,Wallahi Allah na daina kukan na fada maka,sai da yayi dariya yasan wuya ce,Haka wanka ma kin yarda nayi amma ya daukeni yaje ya dinga min azaba da ruwan zafi sannan nayi na tsarki na fito,yayi nasa shima ya fito harda wani dariya na harareshi yace Jikar Gwamma tawa,na dauke Kai can gefe a kasa ya dire gwiwoyinsa tare da kifa Kansa a cinyata Ya zagaye kuguna da hannayensa Yana cewar Jikar Naroro yau naje gonata nima nayi aiki sosai Saura gobe, saman bed ya turani na kwanta ta baya dama a zaune nake gefen bed kafafuna suna kasa,kafa daya ya dago na kwalla Kara sabo da zafi,sorry gani zanyi Yaya wajen,ga haske ga zafi bani da karfi ya sake budewa ya gani harda saita,yace na rike a kaina idan naje wajen aiki na dinga tunowa ga su Yar tsaka can an Fara kumbura Allah sarki,Kafata na fisge na fashe da kuka,yace to shike Nan na daina white Angel. Bangaren Kadada Kuwa tana tsaye da kyar Farooq ya jawota tare da zaunar da ita a cinyarsa Kadada taji abu a mike,ta Fara zare ido,tace Ina yini,Farooq yace sau Nawa zamu gaisa,saki jikinki ba abinda Zan Miki kinji,Kadada da wayo ta zame ta koma saman bed gefensa ta zauna tace sai nayi zamana Haka ko?Farooq yayi dariya Wai wayo ta Masa,a hankali ya Kama hannayenta Yana kallon lallenta yace kinyi kyau my Binta Sugar,Murmushi tayi Kawai a hankali ya hade fuskarta da tasa ya lalubi bakin Kadada Yana tsotsa,Kadada a ranta tace Vanfire,ya daura hannunsa a kirjinta Kadada ta tsorata tace Sababbi ne ka bisu a hankali,Farooq yayi dariya yace ai nasan sababbin ne,ya fara tattabe boobs din Kadada,jikinta ya dauki rawa ta Fara cewa Tahantsi ga Yar uwarki Nan kin barni sai da nace ki min zaman daki Kika ki duk abinda ya sameni kece,Farooq ya dage Riga Kadada tace Ni dai karka kalla ta mike zata gudu, Farooq ya rike yarinya Gam Binta sugar ta fara Wayyo Tashuka yarki, Farooq yace Wai daga Dan taba abu duk kin rude? Haba Binta sugar,Ni ba sugar bace yanzu,Farooq yace to muje ayi wanka muyi Sallah sai na koya miki karatu muci abinci sai bacci ko? Kadada tace yanzu kayi magana,Farooq ya Kama Kadada ya shiga cire Mata Kaya Wai wanka zai Mata,Kadada ta makale jiki ni zanyi da kaina akwai inda Zan wanke na sakace na diddirje sirrina sai kace Kai zaka min wlh bazan yarda,Farooq sai kyaleta yayi ta fada toilet ita Daya. Sharhi fans aci gaba AsmaBaffa 10/6/22, 22:04 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 76-80 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Official By AsmaBaffa Page naki Ne UMMIN SADDEEQ Koda Binta sugar ta fito Yana tsaye a saman sallaya Kawai cewa yayi shirya muyi Sallah,kayanta ta maida tare da sa hijab tabi bayansa sukayi Sallah raka'a biyu ya dafa kanta ya musu Addua sosai sai da ya gama sannan yace kiyi Shirin bacci,Kadada ta Shige toilet Wai a ciki zata shirya sai da ta fito taga baya nan ma ya ajiye Mata ledar tarkacan ya bar Mata Dan note,Kadada tace Ina ya yi Kuma? Takarda ta gani ta bude taga ya rubuta idan kinci abinci ki kwanta ki bacci sai da safe,Takardar ta jefar tace to ai dai nasan da Daren nan ba fita zaiyi ba kyaleshi ya karata Nima na huta,Kadada tayi Shirin baccinta taci nama ta koshi tace irin wannan Dadi Haka Indai zai dinga kawowa ai yaci gaba da zamansa a bangarensa Allah ya tashe mu lafiya nonuwa na sun huta,wannan jaraba haka Haba daga kawoni a zaunar dani akan Abu haka Ina Zan iya Kar dai itace soyayyar? Shuru tayi sai kuma Wayarta ta dauka ta Kira Tahantsi bugu Daya ta daga tace karku dameni tunda ku Baku da hankali akan za a kaiku gidan mijj mutuwa da radadinta akan Ummiya tace kuyi Baku ga halin da ake ciki ba ku Kama shirye shirye gaba Daya baku da tunani ban taba sanin dabbobi ne ba ke da Fara sai yanzu,akan ance kuyi baza ma ku boye ba Yan Burar.....mahaukatan banza mahaukatan wofi,Kadada tace ke me yasa da Kika ga mun zake baki hanamu ba Kika zuba Mana Ido bakar Yar Iska sai da Muka tafi ki rako mu da zagi,ya zanyi da ku tunda Kun haukace cewar Tahantsi,to ai kece mukace ki Mana zaman daki Kika ki ke son girma,dama tambayarki n zanyi Wai Mene soyayya ne,Tahantsi tayi dariya ba shiri tace baki da hankali ai kin fini sani ke da kike da aure,to Ni dai gaskiya Tahantsi idan aka sake zanyi kuka gaskiya gida ba kowa Ni kadai Kamar mayya Saura kadan Naga Aljani dazu,Ina Farooq din? Ni nasan inda ya tafi ne,da tsohon daren nan to sai kici gaba da hakuri da Kuma me Sunan surukinki ko ki Kira Fara ta kashe wayarta Lokacin Jawad harda kunna Mana Kallo system Wai Kar na dinga Jin zafi,Kadada ta rangado Kira na daga idona jajir nace Wai Mene haka Dan Allah da dare ki ta Kiran mutane kina hana mijjna bacci kin isheni,Kadada tace Aljanu ne a gidana,Ina Farooq Ni nasan inda yake,yace ko club ya tafi,Jawad Yana ji yasan Farooq baya ji tsoro yake ko Bai daina ba karya yake amma ya bar Yar mutane gida ba kowa ko megadi bai ajiye ba tukun,Jawad ya Kira Farooq bai daga ba Yana ta baccinsa ma a dakinsa,sai da ya Kira yafi sau biyar sannan ya daga,Jawad ya dinga masifa ya za ayi ka kyale yarinya ita daya a gida Ina ka tafi? nace maka ku daura min aure yanzu Ina laifi ma Dana karba Dan Allah karka dameni ka kyaleni,Ina dakina bacci nake ji in ta gaji tayi bacci idan baza ta iya ba ta kawo kanta ta kwanta,nace au abinda zaiyi kenan kyaleshi Indai Kadada ce Wallahi ya samu dai dai shi, Dan wulakanci...Jawad yace keee......karki sake bana so yanzu abokina ne fa ki bari yasan me yake, okay nace muna ta kallo wani Roman film aka fara sex Kiri Kiri Ni dai nayi sauri na rufe idona nayi baccin karya sabo da na rufawa kaina asiri. Kashe system din yayi Yana dariya yace matsoraciya nace uhm naji Idona a rufe, jikinsa ya jawoni tare da makalkaleni ya hanani bacci da tabe tabe sai na fara bacci ya dinga tashina white angel nace na'am yau bazan iya bacci ba sai na Kara,tunda Bai tuno da kudin raino ba sai yanzu,kudin rainonki fa yaushe za a Baki? Nace bana so ni nayi dan Allah,yaushe Zan maka Abu ka biya ai kafi karfin wannan,ya dawo yace to me Zan Baki? Ni bana son komai nace,Ina zamu tafi honeymoon? Nace muyi a daki,yace to ai Ni Kari nake so please, Dan Allah kayi hakuri kasan azabar da nasha,kiyi Hakuri nace Allah bazan iya bacci ba,kayi mafarkinka Dan kaga Kawai Ni ban iya saurin kuka ba shi yasa kake ganin Kamar lafiya nake Ni kadai nasan wahalar dana Sha amma Indai baza ka tausaya min ba Ni bani da ikon hanaka,Ai ko Jawad yace Ina tausayinki Mana kiyi hakuri kiji ya cire Yar rigar baccin da ya saka min dazu,kuka na Fara tun kafin ya fara na rufe bakina da tafin hannuna ya fara murzani Yana shafa Ni,hannuna ya cire Dana rufe bakin Kukana ya maida bakinsa wajen ya fara tsotsa Ashe da gaske yake yi,harda Yi min wayo Wai gwara nayi tun yau kafin raunin wajen yayi tsami gobe in nayi yau shike Nan sai wani watan ko? Ko kulashi ma nayi,kirjina Kam yau har zafi boobs dina suke baya bari su huta,ganin Kamar bazan yarda ba yaga na makale jiki sai yace Ashe dazu ba wajen na shiga ba,a wajen cinya nayi,nace wacce cinya Ina Jin azaba a cikin waje kace a cinya kayi,ai ba san wajen ba sai yanzu na ga hanyar ah ni gaskiya 'ya'ya nake so wlh da wuri gaskiya yanzu zanyi ashe can ba Yi nayi ba shine Kika ki fada min,Ni mamaki ya bani Kawai dama so yake ya min mugunta ya sake zai ce ba a wajen yayi ba sabo da ganin bana kuka,Ganin zai cuceni na dinga rokonsa da magiya har sai dai ya tausaya min yace ya hakura sai gobe,Tea me zafi ya hado min shi Kuma yasha fresh milk Muka kwanta bacci da kyar yayi bacci. Kadada ranar ita kadai ta kwanta tayi baccinta har gari ya waye sannan tayi brush da Alwala tayi Sallah ta kwanta bacci sai da Rana ta fito sannan ta tashi ta fito ko Ina gidan ba kowa Shuru,dawowa tayi ta Fara gyara gidan bata San part dinsa ba ta gyara iya nata ta Shiga kitchen kenan taji ana knocking hijab ta saka sannan ta Bude sai taga Na'ima da abinci a basket,Dadi taji taga wani tace shigo,Na'ima ta shigo ta zauna a palon Suka gaisa tace Mama ce Tace a kawo dama gashi Zan tafi ni,Kadada tace to na gode sosai baki koma gidanki ba dama? Ae sai ko yau,gaskiya ki koma gashi ai ana ta aikenki na'ima tayi dariya tace Ina Yayan? Bacci yake cewar Kadada,to in ya tashi ki gaida shi tace to Na'ima ta tashi ta tafi,Kadada Wankanta ta Shiga tayi hankali kwace ta fito ta tsantsara kwalliya cikin lace dinta maroon na lefe,tayi kyau tana kamshi ta zauna ta kunna kallo ga abinci kayan Kari kala Kal ta zaba ta zuba tana ci tana kallo harda cewa a duniya ban taba ganin mutum me girman Kai irin na Tahantsi ba yarinya tazo tayi zaman daki taki shike Nan tayiwa kanta,Farooq ya shigo palon ya dau wanka Yana kamshi cikin wani yard me kyar ruwan Zuma,da fara'a yayi sallama Kadada ta amsa tare da dauke Kai bata ce Masa komai ba,Wai tunda taki gaida shi bari ya tuna mata yace Ina kwana lafiya ta amsa taci gaba da harkarta Yaga bata ta tasa sam yace shine Kika cewa Jawad na tafi club ko,to in ba chashewa ka tafi ba Ina zaka je cikin dare,kiyi Hakuri Ina part dina,Farooq ban taba sanin Kai zuciyarka a gadon baya take ba sai jiya,gida ni kadai ba ruwanka,Yayi mukus yace to yi hakuri a kirjina zuciyar take,tare da Zama kusa da ita Yana kallonta cike da so,yace kinyi kyau,Kadada ta kalleshi tare da turo lips da shagwaba tace da gaske? Murmushi yayi yace da gaske,nagode ta furta tare da gyara daurinta tea din da take Sha ya dauka ya kurba yace kin San jiya Dana kwana inda kike baza ki tashi lafiya ba,bazan iya kyaleki ba,Kadada tace ka kyauta na gode inda kafi abokinka kenan terror Jawad,Dariya yayi yace abokin nawa? Abincin ta zuba Masa shima komai da komai ya fara ci,Yana ci Yana kallonta suna sakarwa juna Murmushi har Suka gama ta kwashe Kaya ta maida kitchen,harda cewa sarkin aiki har kinyi gyara haka ko Ina,Tace ae Yana ta kallon Kadada Kwanciya tayi a doguwar kujera ta dan kishingida fuskarta saitin kujerar Farooq shi Kuma sai kace tsohon maye,ganin haka Kadada har da girgiza kirji daga Jin dan kidan BBC news,Farooq yace kidan News din ma harda rawarsa ya tambaya Yana Murmushi shi kidan news ba Dadi ba amma Kadada dama tana Masa rawa Indai tazo kallo,tunda a gidan Ummiya ma kidan NTA news idan zasuyi labaran 9pm Kadada da an saka sai ta Masa rawa a zaune take ita da Tahantsi ko a radio suka ji sai sun Masa rawa,Jawad yace da alama kina son rawa ai akwai speakers gasu nan harda Bluetooth idan Zaki na jonawa da wayarki ya mike ya hada Mata ya gwada Mata yanda ake da wayarsa taji kida me shegen Dadi Amma na Igbo ne ma Kawai gwaji ya Mata Kadada tace barmin dama wanke wanke zanje nayi Ina kitchen Ina ji,yace to ta mike ta wuce kitchen,ta kalli kayan fridge tace haba ko Dan Naman Nan iri iri dole nayi girkin rana, sai ta fasa wanke wanke ta dinga jido abinda zata Yi girkin da shi,Naman me kankara ta zuba Masa ruwan zafi zafi a kitchen din sannan tayi wanke wanke ta Gama ta dauki wukar girki ta dakko albalsa Jin kida ya canja Kadada sai rawa ga wuka da Albasa a hannu sai taje har karshen kitchen tana rawa ta dawo,Farooq ganin Shuru Shuru ya shigo ta ganshi Amma tsabar Iskanci kamar Bata ganshi ba taci gaba da rawarta harda murgudede da duwawai a Gaban Farooq ya tsaya Yana ta kallon ikon Allah,har da komawa gabanta ko bata ganshi ba ta kalleshi tana Murmushi tayi Masa girgiza tafi goma,harda durkusawa tace Ina ma Tahantsi tana nan ta cuci kanta ta tsaya girman Kai,Ta juyawa Farooq baya tace rike min kuguna dama Tahantsi ce take rike min Kar ya fado,Farooq yayi dariya Kamar sabon kamu yace amma Yarinyar nan ba kananan Yan duniya bane a can Kauye ba a sani ba,yace yanzu Binta Sugar a haka har za a gama girki naci kinfi 1hr kina rawa da Albasa da wuka a hannunki ke baki yanka ba ke baki ajiyeba ga nama kankarar ta narke,wajen Naman ta koma da rawa harda bin Waka Kuma ba iyawa tayi ba da za a kashe wakar Allah ne kadai yasan haukar da take fada,tana wanke nama tana rawa a haka ta wanke abinta tas Kuma ta zuba a tukunya ta ajiye a gefe ta sake tsaya ta chashe ta chashe sannan ta tsiri yanka Albasa itama ana rawa,Farooq ne ya fita yaje ya kashe kidan, ya dawo ya hada hannayenta biyu a kasan tap ya zuba liquid soap ya wanke Mata hannun tas yace muje lokacin girkin ranan ai baiyi ba,9am za a min girkin rana sabo da kida,Daukanta yayi cak,tace goyani zaka yi,ya tsuguna ta hau bayansa ya tafi da ita part dinsa ko Ina neat nasa har ya ninka nata haduwa,Kadada tace ni shine ka bani Wanda Bai Kai Nan kyau ba sabo da ka tsaneni Yace yanzu da Nan da can duk ba naki bane ai duk naki ne kece me gidan,Kinga ma baza ki Dade ba Zan saki a school,Kadada tace to dama na iya karatu da rubu sai ka sani me hade da Arabic da boko kawai yace to,yanzu muje mu kwanta muyi baccin rana tace to yayiwa Kadada wayo yayi bedroom da ita yace canja Kaya ai wannan sun Miki nauyi,Kadada tace to ara min rigarka,ya dakko Mata farar t-shirt,da dabara ta canja kayan yanda bazai ga jikinta ba,ta Dora t-shirt dinsa a saman pant dinta ta kusa Kai Mata gwiwa sabo da Farooq dogo ne,yaga Kadada Ashe dai katuwa ce yaga wasu Iyayen cinyoyi kirjin a makare dam dama jiya yaji su,Farooq yaje yasa key sai lokacin Kadada taji tsoro tace gida mu kadai sai an Kuma sa key ni dai a bude, Farooq yace to kwanta bari na bude ya sauka daga bed din taga baida Niyyar budewa duk ya cire kayansa sai boxers,jikinta yahau rawa tace Gwamma ki mutu kiyi fatalwa kizo wajen jikarki,Allah yasa Gwamma ta mutu ta taho nan,Farooq yayi dariya ya haura saman bed yace Dan Allah ki nutsu ba abinda Zan Miki,Kadada tace to,kina ta wani Kira min Gwamma a nan sai na Miki abinda kike tsoro na gani idan Gwamma zata Zo ta ceceki,Kadada ta wayance tace dama gashin Hammatarta na tuna ai kasan bushiya ko wannan abin me Kama da gafiya amma bayanta duk kayoyi Kamar Kuma gashi amma Kaya ce,Farooq yace ae,yace to wlh sak Hammatar Gwamma ,ta daga hannun Farooq daya sama tace kaga taka kayi Mata aski kwal kwal Amma kaga Gwamma ilahirin shatin nan har nan tana gwadawa Farooq a tasa to gaba Daya ta gwamma babu masaka tsinke wata muguwar karangiya,ga dirty ga gumi kullum ba sanyi ba zafi ko yaushe a gumi Hammatar Gwamma take Kai ko kankara za ayi Mana Gwamma wajen Nan bazai kafe ya tsane ba,Farooq Yana ta dariya yace dan Allah ku kyale Gwamma ta huta, Kadada tana dariya itama data tuno ta Babarta Tashuka sai tayi dariya Kawai kafin ta rufe baki Farooq ya hade bakinsa da nata ya fara tsotsa,Binta sugar tayi Shuru Farooq Yana aika Mata da sako a hankali,maye dake yasan ta Kan mata ya zauna a hankali ya dinga murza Kadada tun bata Fara Jin Dadi ba har ta Fara Jin Dadi ga Kadada a cike ya samu ya baje kolinsa Ya tambayeta kina Jin Dadi kadade tace ae ashe abin naku da dadi Kuma Ni ban San ta Ina nake Jin dadin ba Kuma Ina ji,Kadada tana ta bankaro kirji,Farooq duk ya haukace ji yake kamar Bai taba sanin mace ba sai yau,Sai rada Mata Kalamai yake masu dadi, Ya cirewa Kadada Riga tuni yace nasha? Kadada taji kunya ta rufe Ido,hannun data rufe Ido ya zame yace tsakaninmu ai ba kunya mun Zama daya nafi so na dinga kallon idanuwanki masu kyau,I love my Fatima,Kadada tace your sugar dai, my sugar my world, yayi Hakuri ya tsaya ya murza Kadada son ranta Tasha lugwigwita taji Dadi,ya gangara down din Binta yaji tayi jagab yace Ashe dai Binta sugar dince, tace ae tana kankame Farooq, da wayo yake koya Mata abinda zata Masa yaji dadi,Farooq susucewa yayi ya koma sai kace Zaki, maganganu na fitsara yake fadawa Kadada Wai ki dinga koya fa,Kadada tace zancen iskancin? Yace ae,tace to,sai yace kice da Dadi ka cini,Kadada tace Kai Farooq baka da kunya ashe Allah ya To lolna ma asiri sai kace wata doya zance ka ci ni a'a ka shanye ni, yace Good girl Ashe kin San wannan,Kadada ta saki Baki tace dama shima irin naku ne yace ae yace Bari ki gani na shanye,ya fara lashe Kadada Dadi yayiwa Kadada yawa Wai sai ta fashe da kuka,wlh Indai naje gidan Fara sai naci ubanta tace zafi ake ji,Farooq ba ya iya magana sosai ya fita daga hayyacinsa da kyar ya iya ce Mata Jawad ne me zafi nima Farooq Zuma ne,Yayiwa Kadada wayo sai can taji Yana Addua dama Ummiya ta koya musu itama ta karanta Bata San Shiga zai ba,ya samu Kuwa ya shammaceta ya shigeta da kyar yasha wahala kafin ya samu hanya, Kadada ta dinga ashariya Allah yasa ba Farooq ta yiwa ba abarta Kawai take kutuntumawa ba a San da wa take ba ta ciji faroor a kafada Amma ko motsi baiyi ba aikinsa yake,ta yakusheshi ta dakeshi har ta gaji yaki kyaleta,ta koma zagin Jawad Allah ya Isa ban yafe ba da kasa aka daura min aure Ina Zama na lafiya,tunda na shiga musulunci ai sai ku kyaleni shine ka hadani da azzalumi,Jawad Criminal,Dan kidnapping,Dan Fashi bazan yafe muku ba,Ta Kara cizon Farooq ka dagani daga yau ni ba rukukar Dangana ba....Farooq ne ya hade bakinsa da nata sosai ya hanata magana sai hawaye Kawai ke shatata a idanuwan Kadada,Farooq abinda Bai taba ba ya dade yafi 30mnt Yana Jin wani matsanancin dadin da Bai taba ji ba a duniya duk neman matansa,tunda wancan na banza ne duk an Gama dasu dama,shi Kuma dama ba kazamin bin Mata yake ba sama sama yake Yi sai 7 bukatarsa ta tashi,yau shi Kansa yasan Namiji ne, yau yaji Dadi ya fita kunya jinsa yake Kamar a Aljanna yau,I love you my Binta Sugar Yana ta lallaba Kadada sai kace kwai,Kadada tana ta uban kuka wayyo duniya duniya gidan kashe ahu wayyo Tashuka ga yarki a Nan wani mugu Yana ta shuka min wake,Farooq Dariya ta kamashi yace yace harda masara na shuka. Haka ya dinga lallashinta da kyar tayi Shuru yaje zai mata wanka yace kince dazu kina Jin fitsari kiyi to,tana shesheka tace ai wajen Fitsarin ya guntule ya cire babu da me zanyi taji fitsari ya taho da zafi da azaba ta dinga cewa wayyoooo wayyoo Allah na ka daddage Ni,ka min barjen dambu bazan iya ba ta Kuma rushewa da kuka Sai data mugun bawa Farooq tausayi duk da tabon cizon da ta Masa har uku gashi Nan ya kumbura. Ni Kuwa tun kafin Asuba Jawad ya tashi ji nayi kawai Yana tsotsar min Boobs Wai har ya gama hakurin,na fashe da kuka ko kulani baiyi ba harda cewa kin fiye raki yanzu da za aje wajen Kadada sai kiganta anyi Kuma tana Nan fes da ita amma ke raguwa ce Babyna,Bakya tsayawa ta Ina Zaki ji dadin ma ana tabaki kuka bakya tausaya min Bai fasa abinda yake ba Dan ma Yana bina a hankali, Haka yake ta kissing dina Yana ta tsotsar ko Ina a jikina Kamar maye sai kace zai cinyeni ya Kara wani karfi da kaimi ya Gama zaucewa ya sukurkuce Bai San ma Ina hankalinsa yake ba idonsa ya rufe,sai kalaman kauna barkatai bana iya rikewa,Yana Neman Hanya sai da na kusa Suma,gaba Daya na daina ganewa na fita a hayyacina,Shi Kam wani nishin Dadi yake Yana gurnani Yana buga harka ba abinda yasha Kansa Yana ta cewa Ina da dadi Ya Dade tun Ina iya dan jurewa har fashe da kuka na saki ihu Ina ta cewa azo a taimakeni,shi Kansa dadin da yake ji ya Hana ya tuna da yara,Ni Kuma azaba tasa na manta Ina ta cewa azo a taimakeni Zan mutu,Yara suna ta baccinsu,Hafeez ne kadai yaji dake part din Jawad a kusa da nasu yake ihun ne ya tasheshi a bacci,yaji nice sosai Ina ta cewa Jawad zaka kasheni Zan mutu azo a ceceni,Hafeez Baki ya rufe da sauri ya koma cikin bargo Yana dariya a ciki yace ba ruwana irin wannan ba a zuwa,yace Kai Yaya bala'i ne da asuba ko Kiran farko ba ayi ba,ita Kuma Aunty sai kace sabuwar Amarya a dinga abin kunya Haka, Jawad dai haka ya fitar da komai a jikina sannan ya kwanta a gefe na zai lallasheni,na tsani irin wannan sai an gama da Kai azo baka hakuri,naci wahala fiye da farko,yayi yayi akan nayi shuru naki yace Zan sake yi to naki nayi shuru,jikinsa ya shigar dani Yana min radar kalmomin kauna masu Dadi Yana rokata please White angel kiyi Shuru fuskarsa cike da annashuwa da farin ciki babu batun nadama,Nace Ni sai kayi nadama,yace nayi tun yaushe ma nayi nadamar Yi tun farko,ai ban gani a fuskarka ba gashi Nan sai Murmushi kake yi,to ya ilahi naji dadinki Ina farin ciki ace sai nayi fushi,kuka na naci gaba da yi,Fuska ya bata yace to nayi Nadamar,sai ka kace baza ka sake ba,yace tuba nake Zan sake na fashe da kuka,da sauri yace bazan sake ba bazan sake ba to,sai kace Najlatu ki yafe min,yace Najlatu ki yafe min,bazan sake ba,bazan sake ba yace shima,har abada,yace har abada Zan Kara na sake fashewa da kuka yace kiyi hakuri seriously amma zan Kara idan kin warke ya Zama dole bazan iya ba wlh Ni yanzu nayi kwana Daya ma banyi ba ai ji zanyi nayi asara My love,I love you with all my heart,I can't do without you,you are the reason i breath,you are my star,my Angel,my soul,my everything,I love you..... Ina jinsa nayi shuru,you are so sweet, love your Reciever ya karasa tare da manna min kiss a kumatu. Umma tana Kauye ana Zaman idda kafin a samu wani dan sakarkarin a aura,yanzu duk aikin gidan nan Babanta ya Hana kowa Yi Umma ake jibgawa tana yi,Bata da zabi ko korafi batayi haka take aikin sai dai idan taje kwanciya taci kuka ta godewa Allah,in ta gama kukan tace saukinta ma Alhaji Nasir Yana Nan Yana jirana,yanzu ko waya Bata da ita Babanta ya kwace ya siyar an siyi kayan abinci,har yanzu Kuma Bata da Niyyar yin nadama akan halayenta da abinda tayi ita gani take ba abinda tayi ma Gwamma Zaune take tsakar gida ta zuba tagumi tana ta kuka sakamakon wani Jikanta me suna Sammako zai Kai 24ys Dan matashi ya Musulunta Kuma Yana Nan a gidan a zaune yace ba inda zaije Kuma musulunci ba gudu ba ja da baya, gashi bashi da mutunci suna kallo kullum da littafansa yake tafiya makarantar Malam Liman ta dare,matan gida an hadu ana bawa Gwamma baki,Gwamma tace Ni dai Ina nan sai dai na mutu a haka yanda iyaye da Kakanni Suka tafi,ban San ya akayi na Tara jikoki irin su Kadada ba,yanzu suna tafiya da kwana Uku akace Tanoma ta Musulunta ita da mijinta yanzu abin ya bar Mata sai maza to dab kut...Dan kaza kazan...idan ku Yan kaza kaza ne.....Gwamma ta lailayo ashar harda daga kafa sama duk a cikin zagi ne su sun San Kalar zagin,Wai anyo maka harda na karkashin buje,Gwamma tace gwara na rataye kaina kowa ya huta,idan an Isa a kafa min fanka a dakina Ni Kuma a daren Zan rataye kaina,Tashuka tace yo sai da Fanka idan da gaske ne ga bishiya ga daji ga wuri kala kala sai ki tafi a boye Kinga kin huta duk kinbi kin hanamu sukuni sabo da muna auren yayanki,Gwamma tace duk sai an sake ku Kun Haifa min mugun iri zaku gani sai na dakko tsohuwar ajiya na hada tsafi gwara kowa ya kiyayeni ko na taso dodo Tahantsi ta maye gurbin Kadada a unguwar su Ummiya babu Wanda Bai santa ba sabo da abin dariya Ummiya ce ta aiketa ta Kai markade ta tafi da Dan nisa sanye take da Atamfa orange Riga da skert da mayafi tana tafiya taji ana ta Mata horn ta daure taki juyawa har motar tazo ta Sha gabanta lokaci guda aka sauke glass taga wani Dan matashi kyakyawa wankan tarwada Dan gayu,tace lafiya? Yace Wai baki ganeni ba? tace na sanka Zan tambaya ne, okay Ina Wanda ke zaune kusa da wani matashi me daukan hoto Wanda kuke ta Masa tsiya har ya gaji ya maida wayarsa aljihu to ai Ni Ina gefensa,oh me karatun Qur'ani har nace ma ustaz ayi damu,yace yes ashe kin gane Ina ne gidanku? Tahantsi ta nuna Masa yace dan Allah bani number dinki tun ranar Kika birgeni naji Ina sonki, Tahantsi tace to bawan Allah daga ganin sarkin fawa sai miya tayi Zaki? Please ki bani baki San me Allah ya tsara ba,Kadada tace to gashi Zan baka Amma karka dameni da Kira Ni ba yarinya bace da Zan zauna Ina shiririta Tahantsi uwar son girma daga an girmi su Kadada da shekara biyu kacal,ya karba haka yayi godiya ya wuce Yana tafiya ta dura Masa ashariya tace me zanyi da shi Ni sai yanzu ma na gano Kansa irin na Baban Kadada ne Kamar faranti Zan fadawa Kadada tayi sabon Baba a kano tayi Dariya tace tab ta juya ta tafi. AsmaBaffa 10/6/22, 22:13 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 81-85 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA. Page naku ne Leemat Maryam Bello Kadada Fitsari an kasa sai da Farooq ya riketa ta kankameshi sannan ta samu tayi fitsari da kyar tana kuka,Hakuri yake bata a Haka ya Mata wanka ya Mata gashi da ruwan zafi kin yarda tayi sai kadan sannan ya koya Mata wankan tsarki sosai tayi,shima wanka yayi tare da tsarkake jikinsa sannan ya daukota daure da towel ya dawo da ita,ta tsaya da kafafunsa Amma Kadada ta kasa sai a kujerar mirror ya ajiye ya cire bedsheet din da ya lalace yaje ya zuba a washing machine ya wanke ya shanya ya dawo wajenta,jikinta ya goge Mata sosai da gashinta ya shirya abarsa tsaf shima ya shafa Mai ya canja kaya wata shada me karamin dinki yayi kyau sai annuri yake,Dubai gown ya sa Mata wata pink and blue me kyau tayiwa Binta sugar kyau sosai,Gashinta ya gyara Mata ta Kama abinta da ribbon Kalar kayan,ta shafa powder da lipgloss tana ta faman Fushi, Farooq yace my Mazarkwaila tace naam my attaruhu me yajin bala'i,Dariya yayi yace Ashe bakin Bai mutu ba,to Kai ka tsaga min da Zan daina magana Ni ka kwantar dani na gaji Promise land dina zai fara zagwanyewa,Farooq ya Kama Dariya yace lallai Kuwa promise Land,Kadada tace ae dazu wanne Alkawari ne baka min ba kana ciki ai kaga ya Zama promised Land,Alkawari yanzu Kika Fara ji indai Ina ciki Kuma fa ba a cikawa,Allah ya shiryeka mugu abokin criminal Dan Allah ka tafi ni ka Nemo min abinci kace ka bani kanka Kuma gashi Nan a jikinka wallahi baka kyautawa,Farooq ya fita Yana dariya zaije gida daga Nan ya musu take away na lunch. Tahantsi ce ta Kira lokacin Kadada tana Kan gado tana kuka zafi ya isheta,Wayar ta daga Tahantsi tace na shigesu Mene ne ko wata mutuwar akayi? Kadada tace da Zan fada Miki amma ance tunda mun shiga musulunci baza mu fada ba, Tahantsi tace wayyo Ina ma Sai yanzu Zaki Shiga Bayan kin fada min fada min ke,Kadada tace ai ya Zama dole bazan iya shanye wannan bacin ran ba Tahantsi ta duro Mata ashar Yar burar......kinsha Anaconda Kawai,kice Farooq ya tura Miki Anacondarsa,Kadada ta Kama Dariya tace ke Tahantsi Anaconda Kuma ai ta min girma wannan ai sai Jawad Anaconda sai Fara tana can munafuka Wai harda buyar min a bayan kofa na hankado shegiya ya tafi da ita, Tahantsi tana dariya tace ta gaji Allah sarki Fara me Anaconda Allah ya tsare, Tahantsi tace ke Kuwa taki nasan har rawar Shoki take a ciki ko? Kadada tace uban Shoki tayi Fara ce dai take Mata Disko a ciki, wayyo Disko Stick sai Najla cewar Tahantsi,Kadada tace Nasha azaba Tahantsi wlh gwara ya mare sau Hamsim ya hada min da kutufo,Tahantsi ta kyalkyale da dariya tace rufe bakinki ki boye sirrinki ba kyau baza mu sake zancen ba daga yau Bari na Kira Fara nace Ina hanyar Lagos muji suna ta dariya. Ni Kuwa da asubar ya sake zaunar dani a ruwan zafi ya rikeni Ina so na tashi ba dama gishiri ya zuba a ruwan sosai nasha wahala,ya min wanka na tsarkake jikina sai naji Dadi kuma,nayi brush tare da Alwala,shima yayi wanka tas ya tsarkake jikinsa ya daura Alwala sannan ya sa rigar wanka ya nadoni a towel Muka fito, dake ya canja bedsheet wannan bai bari ya baci ba ya ajiyeni a hankali Yana cewa Sannu my White Angel Wai jiya Bollywood tv na kamo ne ko MBC? Dariya nayi nace oho maka Kai ka sani,kiss ya manna min a gisho yace gaskiya tukunyar zumarki a cike take,me? na tambaya yace Honey pot,dukansa nayi da Wasa nace ka kyaleni,Dariya yake Yana kallona Yana tsokanata ihun da nake azo a taimakeni,yace na tabbata wani yaji a gidan Nan jiya white Angel baki kyauta ba,Yara shike Nan sun San me nayi gashi yau Sunday,nace sauri ka shiryani mu koma Palo Kar su Fara zuwa gaisheka naji kunya,yace haba jiya duk na musu warning Kar Wanda yazo gaisheni da safe sai da Yamma,a gurguje ya fara murza min lotion hakan ma Sai da ya tsaya ya latse min boobs sannan ya gama ya zabo doguwar riga Arabian gown me shegen kyau ya sa min,ya zauna ya gyara min gashina Sosai ya Kama min sannan ya dakko powder ya zauna a gabana ya shafa min harda jambaki,ya kalli idona yace kinsha kuka ya dakko tozali ya zizara min kadan nayi kyau kuwa, sannan ya shafa min turaruka ya shirya shima cikin farar jallabiya Kamar wasu larabawa haka Muka koma,Sallah yaja mu Muka Yi sannan ya gyara dakin da Kansa dama ya gyara toilet tunda yayi wanka,daukana yayi Muka fito palonsa ya zaunar dani,yace basai munyi kallo ba jiya ai na kamo channel din,harararsa nayi da Wasa yayi Murmushi ya kunna kallo sannan ya fito daga part din. Sai ga Hafeez yayi knocking nace shigo ya shigo da sallama na amsa Abeed Yana hannunsa yace Aunty Ina kwana Yana kallona har na tsargu nace lfy ya ka tashi yace Alhmdllh Ina Yayan? Nace baku hadu ba yanzu ya fita, a'a to sai idan wani part din ya shiga bari yazo,sai kallona yake nace Hafeez lafiya Naga kana kallona? Yace no gani nayi kamar kinyi kuka ne Aunty ko da Yayana kuka Yi fada? Murmushi nayi nace wanne irin fada ana zaune lafiya,su Meenat ne Suka Fado da gudu Aunty...Aunty Good morning suka Fado saman cinyata,Ayana ta zauna a cinyata idona na runtse Nan danan idona ya cika da hawaye sabo da azaba, Hafeez ya gani sai ya dauke kai yayi kamar bai gani Ina kuka ba na goge idona a wayance,Shine yace dalla Malamai ku tasar Mata a jiki baku da aiki sai ku fada jikin mutum,tashi sukayi Suka koma gefena suna gaisar dani Ina amsawa,nace Hafeez kawo Abeed,ya Mika min shi, Meenat sai da ware min mayafina ya Fadi kasa sabo da rashin jinta,Jawad ne ya shigo da basket na abinci a hannunsa,ya gansu yace ba nace Kar Wanda ya shigo min part ba sai Yamma,ke Asmau ba a gabanki na fada ba sabo da ku kunnen Kashi ne daku shine kuka Zo ko Kai Yaya mune da kunnen Kashi cewar Meenat tana taba gashina sai lokacin yaga Hafeez ga gashina a Bude ai Kuwa sai masifa ku fita in mun fito ayi surutun Suka ki tashi cikin tsawa yace get out ...Suka Mike suka fita Banda Hafeez Jawad yace Kai da ka zauna dakinka ne tashi ka fita Malam ko kunya baka ji kaje ka kaiwa Asif passport dinka tunda Dan Iska ne Kai next week zaka tafi school,Hafeez yace Allah ya kaimu ya fita Yana murna zai bar kasar. Abeed aka manta a hannuna na kwantar dashi a kirjina tunda cinyata ba dama,Jawad sai yanzu ya kula yace Dan Allah sauke yaro duk kin raba min nono Ni da shi Ina ga Wanda yaron Nan yake samu ni bakya barina na huta Haka ajiyeshi na maida shi,sai zare Ido yake, Dariya nayi ya dakko mayafin yace Meenat ce ta cire ko nace ae yace Hafeez ya ganar min wannan anyi Dan iskan yaro wlh Yana Gama karatu shi da Ahmad Zan musu aure su koma gidansu da matansu su ma,Ina kallo ya maida Abeed sannan ya dawo ya hada Mana tea ga farfesu da chips da sauran abubuwa harda kunun gyada A baki ya dinga bani Yana ci shima har Muka gama ya maidawa masu aiki ya dawo ya kwantar dani a kujerar Wai na huta ya dire gwiwoyinsa a kasa ya fara min tausa Ina Jin dadin tausar Kuwa, sai ga Kiran Tahantsi na daga,tace Fara gobe da zanzo Lagos,da sauri na zabura nace Dan Allah ki sassako min sabara da ararrabi a Kauye ki daga ki kawo min a wajen rauni na Zan barbada, Tahantsi Dariya harda rike ciki tace Fara duk Anaconda ce tayi barna haka? Dariya ta bani nace ni dai ki rabu dani,dama ba zuwa zanyi ba karya nake Idan kinji sauki kije ki kaiwa Kadada agaji Farooq ya mata barjen dambu yau tas,Jawad Yana ji kunya ta kamani na kashe wayar ba shiri,yace da kin gama wayarki ai Babyna nasan baza ki Fadi sirrinmu ba Tausa yake min harda Waka reciever gidan Dadi,na matsu ki fara Jin dadi kiji yanda Area take aiki,Ido na rufe Ina dariya a raina. Farooq Kuwa Yana dawowa ya iske Kadada ta dage Riga pant din a kasa tana ta fitata Reciever da mufici ga ac ta ware ta,Dariya ta Kama Farooq,yace a'a babu lafiya kece nace ki tsaya in Miki ruwan zafi sosai,Kadada zafi ya isheta ta fashe da kuka tace kayi min yanzu wayyo tana fifita,ya dauketa Bayan ya ajiye take away na lunch ya Shiga toilet ya hada ruwa me zafi da gishiri ya gasata sosai Tasha zafi Amma ta samu sauki sosai sai da ya canja ruwa sau Uku sannan ya barta Haka ya wanke ta ya dakko ta tace barni haka idan na sake ji ya dawo zafin sai Kawai ka Kuma Yi min barni da towel Dina bana son kwalliyar, yace to ya bata abinci taci, tace Kai Dan Fari iyayensa sun Sha wahala kafin a samu ciki kwanciya tayi bacci ya dauketa,Farooq ya zauna Yana kallonta yana Jin wani sonta marar misaltuwa a ransa har ya kwanta shima Suka dinga bacci,ranar sun Sha jinya shi da Jawad. Washe gari Tahantsi saurayin data hadu da shi yace zaizo da kyar ta yarda ita Sam bai Mata ba,haka dai tayi wanka ta shirya cikin doguwar rigar atamfa blue dinkin me aljihu tayi kyau sosai,tana fesa turare ya kirata a waya yace Ina kofar gidan,Ummiya ta fadawa sannan Ummiya tace ki kawo shi palon can karki tsaya da mutum a kwararo,Tace to ta fita,tana fita mamaki ya kamata ganin wata motar daban mutum daban ya fito, Tahantsi ta kalleshi tace laaa Dan karya me daukan hoto a jirgi Ina kasan wancan guy din,harararta yayi yace ki daina ce min Dan karya, Tahantsi tace yo kayi abarka kazo kana Jin kunya daga baya kenan, Kawai kace ka tuba yanzu ka daina,Murmushi yayi kadan yace Wanda yazo jiya yarona ne dama sawa nayi ya Nemo min gidanku,nace me ya faru? Daureki zanyi Kara Zan kaiku Kuna ce min Dan karya, Tahantsi tace ashe za ayi yaki Kuwa,shugo to tace ya fito Yana taku dai dai dama Allah ya zuba Masa Iyayi da fankama,yasha wata Gezna sky, Tahantsi ta juyo tace ka dinga taku da jikinka kana tafiya Kamar kabi Hanya kwibin bazawara,Matashin yace Mene kwibin bazawara? tace hanya irin ta Kauye wacce ko machine baya iya bi sai Keke sai a kafa keken ma da kyar to irin wannan hanyar hausawa suke cewa kwibin Bazawara,Murmushi yayi yace ai ku ba a ka daku akan magana. Cikin palon ta Masa iso ba komai a ciki sai katon carpet sabo me kyau,fita tayi ta kawo Masa ruwa da lemo sannan ta zauna a gefe tace Ina yini,yace lfy ya Mama ya gidan naku? tace lafiya lau,me yasa kasa aka Nemo gidanmu ko Nima so kake ka rinjayeni da irin Harkar taku ta social media Ni dai bani da kudin saka Kaya me tsada ban San Kuma inda Zan samo haya ba,haka in samo Hayar gida me kyau da iPhone ta Yan karya sabo da na fito tar a Kara min filter bada ni ba,ku dai da zakuyi Allah ya bada sa'a kuje kuyi ta Aron mota bakwa Jin tsoron Allah,ku samu gida me kyau a ara muku ga shiga jirgi duk sabo da ku Tara fans,kune tiktok kune Instagram, Twitter,Ina laifin ma ka tsaya a Facebook dinmu na gargajiya,Dariya yakeyi sosai yace dan Allah saurareni tace to,yace Taya Kika Zama musulma? tace ni da Yar uwata Kadada ta koma Fatima Binta sugar Ni Kuma Nana Khadija,yace Nice name amma nayi murna sosai ku Maguzawa ne? Tace ae yace mu Fulanin Taraba ne Iyayena a Nan Kano suke da Zama ni a Lagos nake Zama in kin ganni a Kano to na kawowa Mum and Dad ziyara ne. Ko sunana baki tambaya ba, Tahantsi tace Taya irinku kuke da suna Daya Ni Kam ka rike abinka,yace ke dai kin bawa zuciyarki Dan karyar social media ne ko? tace ae yace wallahi ni in ba sako aka tura min ba bana budawa bani da time, Sunana Aliyu Haidar gidanmu mu uku ne kawai dukkanmu maza akwai yayana Usman Yana da aure da matarsa da yarsa daya, sai Ni sai Autanmu Islam shine Wanda ya dauke Ni a airport. Nace Masha Allah yace Babanmu Babban likita ne Maman mu Lecturer ce, nayi primary da secondary Dina duka a Taraba sannan nayi firt degree na a Georgia,nayi second degree na a turkey akan Business Kuma gashi Alhmdllh Business nake sosai Ina da shaguna a Kano kanina ke kula da su Ina da wasu a Lagos da yarana sannan da office Dina da komai,yanzu Haka na gama Gina gidana a Lagos a can zan zauna da matana Banda ra'ayin Zama a arewa sai da yawo Inshaallah. Tun farko na ganki kin min na zaci style din gashinki ne ya birgeni sabo da ya Miki kyau, Tahantsi tace dan Allah yanzu dama ya min kyau? Yace sosai ma,Bayan na dawo gida nayi ta Dana sani akan ban karbi contact naki ba,abin ya dameni sosai fa,hmm in fada Miki na gaji dai na fadawa Mama gashi gashi tana ta dariya Dana bata labarinki tace hmm Allah yasa ta aureka sai ka musuluntar da ita,baki ga yanda mum Dina ke sonki ba sabo da tana so inyi aure dama kinsan Lagos Mata Yan Iska sunyi yawa to tsoro take ji Kar yaronta ya lalace sai gashi nayi gamo a jirgi, shi yasa na dage nasa yarona ya dinga nemanki inda Naga taxi dinku ta nufa a nan nace yabi sai gashi katsam ya Gano min ke I was so happy daya fada min kece,nace ka tabbatar yace min ae shine fa nazo, Nana Khadija idan ba damuwa Ina sonki Ina kaunarki wlh tsakani da Allah Kuma aurenki zanyi in kin Amince,sannan Zan baku adrees din gidanmu kuyi duk wani bincike a kaina Daya dace, Tahantsi tace Haba yanzu naga saurayi amma da ka turo min wani da Kai Kamar an kifa faranti Dariya yayi yace yaron Nawa tace Allah Kansa Kamar na Baban Kadada,yace tana Ina Kuwa? Nace ai jiya aka kaita Lagos gidan mijinta,tana auren wani Farooq abokin Jawad,yace wanne Farooq nasan dai wani Farooq Ibrahim Dangana tace shine wlh,yace Jawad din ma na sanshi wani me Kama da balarabe Mamansa balarabiya ce asali Yana da mahaukatan kudi,Babansa bai dade da mutuwa ba,tace kwarai to Yar uwarmu yake aure Fara,ga mamanta a Nan gidan itace take rikeni yanzu,Allah sarki ka Shiga ka Mata gaisuwa mijinta satinsa biyu da mutuwa yace Allah ya Masa rahma tace Ameen. Yanzu kin yarda kina so na? Tahantsi tace to gashi nan dai ka bari muci gaba da muamularmu zuwa wani lokaci ai zaka Gane na fada ma idon son ya kamani ko ya kace? Dariya yayi yace shi yasa nake sonki akwai bada nishadi,tace sai nan gaba ma tana tsiyaya Masa lemo Yana ta kallonta,Tahantsi tace Allah yasa ba Anaconda bace da Kai,yace mota? tace a'a wa yake ta mota share zancen Watarana na fada ma yace to. Har ciki yaje ya gaida Ummiya ya Mata Ta'aziyya kadada tace surukar Jawad kenan wannan,Ummiya ta harareta suka fita,ya Dan Dade kafin ya Mata sallama ya Bata dubu talatin wai ayiwa Daddy sadaka, Tahantsi tayi godiya ta rakashi ya tafi ta dawo gida ta nunawa Ummiya tace to ai anyi Masa sadaka ana Kan Yi ma Sai ta arba'in kawo dubu goma ki rike sauran,tace Ummiya ai ta min yawa ga dubu ashirin sai na dauki goma ya Isa,Ummiya tace an gode kina sonsa kenan? Tahantsi tace Haba Ummiya Baki ga kalarsa ba ne wa zai ce baya son Aliyu Haidar, yaro son kowa kin Wanda ya rasa,yaro Dan fillo kyakyawa ga kudi ga gayu ga hankali ga addini,Kawai ayi bincike, Ummiya tace to yanzu Kinga ba Daddy bamu da Namiji shakiki a garin nan, danginmu kuma arna ne baza su kallemu ba,Babana a Kauye yake kawai Zan Fadawa Baban Najla sai ya wuce Miki gaba Kawai ni Kinga Takaba nake,Kuma baza ayi gaggawa ba mubi komai a nutse, Tahantsi tace to Ummiya,Babar Ummiya tana gidan itama taji Dadi da ita ake hirar. Abba Kuwa biki ana ta shirye shirye shi da Safna komai na gidan sai da ya canja,ga Jawad ya Kara Masa jari abin sai Wanda ya gani soyayya suke sosai da Safna bangare Daya Kuma Umma tana makale a zuciyar Abba,Bangaren Umma Kuwa cikin kawayenta wata Hajiya Lami itace ta shirya har Kauye ta samu Umma tana ta tuka tuwo wajen magriba,duk Umma ta rame,tana Shiga tace Hajiya Barira ashe kece ma a gindin murhun,Umma hayaki ya rufe Mata Ido tace Hajiya Lami shugo kece a garin,tace dare zai min sauri nake mijina bai san na taho ba,Umma ta Sha majina ta goge fuskarta da rigarta sannan ta rufe tuwon dawar da ta gama tukawa,ta dakko tabarma Suka zauna,tace Ina Yan gidan fa? Sun Shiga makwafta gaisuwa,tace to bari kiji abinda ya kawoni mijinki Alhaji Nasir aure zaiyi ya kusa aure wallahi bikinsa Saura sati biyu Kuma da Yar kawarki Hajara yarta Safna dai da Kika sani to ita zai aura in Zaki San me kike ki sani tana Gama fada ta mike tace na tafi ki dai Yi aure ki fito ki koma gidanki ta tafi ta bar kauyen Dan Kar ma a ganta. Umma ihu ta saki ta rufe bakinta ta cire tare da sake Dora hannunta a Kai ta sake kurma ihu ta toshe bakinta,tace wayyo Allah na shiga Uku yanzu haka Nasir zai min,Namiji ba amana yanzu Ni zaiwa Haka sai kuka Umma Kamar karamar yarinya kuka take tana tsinewa kawarta Hajara tace Zan dawo wlh yarki sai ta bar min gida sai nasa an saketa sannan na lakada Mata shegen duka a Haka Yan gidan Suka iske Umma tana ta kuka tana sambatu ba Wanda ya kulata tana ta kuka ta kalli mamanta tace na rantse da Allah Inna idan Baku kwato min yanci na ba wajen Alhaji Nasir ba sai na gudu na bar garin nan, suka Bude Baki suna kallonta,Babanta yace wanne yanci ya rage Miki a wajen mijin da Baki da igiyarsa shashasha,Umma ta sake Kurma ihu tana na Shiga Uku na jawa kaina budurwa zai aure Yar gidan kawata wayyo gwara ma na mutu na huta... Kuna Sanya da sharhi fans Zan daina typing bana Jin Dadi. AsmaBaffa 10/6/22, 22:13 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 86-90 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne @Jiddah Auntyn Khairat Umma ba Wanda ya kulata har ta gaji da kukanta ta tashi ta zubo tuwonta ta ci ta koshi sannan taje tayi Sallah tana idarwa ta kwanta a wajen tana tunanin 'ya'yanta Kar a azabtar mata dasu,kirji ta dafe tuna yanda ta dinga zaluntar su Meenat tace nasan ma dole ayiwa yarana tunda yanzu Mata da yawa basa rike Dan wani bare Safna da ta sansu sarai tana kwance sai hawaye Allah kasa Kar ta azabtar min da yara,Allah ka Kare min yarana,taliyar data dinga dafawa su Nawwara ta tuna taliya da Mai da yaji da sassafe kullum yaranta su karya da shayi da bread ga kwai da dankali da farfesu, mikewa tayi tare da Zama dirshan tace to ko Najla Zan roka ta kwashe min yarana ta rike a wajenta kafin na koma,Kai wannan basu da mutunci ta hanyar da mutunci ya bi ma jinin maguzawan nan basu bi ta hanyar ba,Kar na jawo Nasha ashariya a banza,Umma rasa mafita tayi ta hakura tare da zubawa sarautar Allah Ido Kawai. Yau haka na yini Jawad ba inda yaje Kawai jinyata yakeyi motsi idan nayi sai yace mene,yau Ina ganin gata ban taba sanin ya damu dani haka ba sai yau,Wanka da komai shine ke min abinci ma a baki yake bani Sai na koshi,Yanzu ma bayan nayi Sallar Isha sai gashi har ya dawo daga masallaci hannunsa dauke da Leda katuwa da kayan ciye ciye iri iri,Ido Muka hada Ina zaune a saman sallaya ya sakar min Murmushi kaina na sadda kasa sabo da wata kunyarsa nake ji idan na tuna abinda Suka faru tsakaninmu,yayi kyau sosai amma kunyar fada Masa nake sai nayi shuru sai dai nayi ta kallonsa, zai fita yace Ina zuwa bari naje wajen yaran nan Naga me suke Yi,to nace ya fita Yana zuwa ya iske su suna ta Wasa har su Asmau,Yace kunyi Sallah Kuwa? Suka ce ae munci abinci munyi karatu ma da Assignment Muna gama wasanmu sai muyi Shirin bacci,yace yayi kyau Aunty tace a gaida ku bata da lafiya,Meenat tayi tafi tare da hantsilawa saman gado tace Kaine ka hanata zuwa ka kwace ta ai gobe zata dawo ne wajenmu baza mu bari ta dawo ba tunda sai ka hanata tazo gashi yau ba itace ta Mana wanka ba,Jawad yayi dariya yace Meenat sarkin surutu to zata Zo gobe idan ta warke,kaji Yaya yau ba mun ganta ba kalau take cewar Ayanah,yace to wasan ya Isa haka aje Nanny ta muku wanka ku kwanta gobe akwai school monday,Asmau ku shirya wasu ku kwanta suka ce to,Yace good night ya juya ya tafi kowa sai yace Yaya Good night tun Yana amsawa har ya gaji dan su Meenat sun fada yafi sau goma,Bangaren su Hafeez ya shiga ya iske sai Waleed Kawai Yana Shan tea,Yace Sannu Yaya,Ina sauran? Sun fita Wai kallon ball cenema,Okay yace good night ya wuce samansa... Yana dawowa na kalleshi kana nan kayan da yasa farare sun Masa kyau sun amsheshi sosai kamar Kar ya cire,Ido Daya ya kashe min yace lafiya yau dai nace me? Zuwa yayi ya rada min a kunnena Naga kina ta kallona,nace hmm kyau kayi wlh sosai,shine tun dazu baki fada min ba,nidai Kar ka cire kayan yau,Dariya yayi yace to kin San dan bazan iya bacci da su ba Ina laifi kice a siyo wasu irinsu ayi ta sa miki,nace to a Karo wasu sunyi kyau,abinda Kika ce haka za ayi,yanzu ranki ya dade sarauniya me tukunyar Zuma me za ayi? Dariya ya bani yanda yake min Ladabi mutumin da yake min rashin mutunci kala kala a baya,Ina dariya nace wanka ka sake gasa ni sannan ka shiryani,Yace ki daina cewa a gasaki sai kace wata kaza,Dariya mukayi a tare nace to ai na Zama kazar ma,kayan jikinsa ya cire daga shi sai boxers Anaconda abin ba acewa komai,nace dan Allah ka dinga sakayewa tsoro nake ji,Mika yayi yace ai so nake ki Saba da ita,yazo ya daukeni tare da mikar dani tsaye yace idan Zaki iya wankan nan please kiyi wlh idan na Miki bazan iya hakuri ba sai na Kara kamo channel,Ina Jin haka nace Zan iya,na fada toilet jiki na tsuma sabo da tsoro. Da kaina nayi komai sannan na fito ya Shiga wanka har ya fito lokacin na saka kayan bacci Yar karamar Riga dark green and Orange da dan wandonta dan karami sun min kyau sosai, yace Kinga haka yafi sauki sauki amma Ina ganin kirjin nan naki bazan iya hakura ba shi yasa bana so Kuma na Miki Illa,nace na gode da hakan,yayi Murmushi Yana fesa body spray a jikinsa ya dawo gabana Yana ta faman kallona,bayana na juya Masa Ina dariya nace Dan Allah ka daina karka jawo min masifa,wani gajeren wandon ya saka,nace kasa rigar yace kin manta ni nifa dama ba ko yaushe nake kwanciya da Riga ba ban Saba ba sosai kin sani kuma,yana bin kirjina da kallo ya furta baki ci abincin ba,Nace Naga nama amma Ni yau milk din Zan Sha idan can dare naji yunwa sai naci Naman,Yace wow yau me zuwa Interview da takardun primary sabo da nama ta gaji da shi sauran kayan fa da ice cream fa? Nace au da ice cream Zan Sha to,Murmushi yayi tare da cewa to zauna Hukuma,nice hukumar ma gaba daya? Yace Yes Najla hukuma,Dariya nayi sai yau naji yace Najla duk zaman da muke ko da ya fara so na White Angel yake cewa,Ganin Ina dariya yace lafiya? nace dan sake fadar sunana Dan Allah baka taba fada min ba,Yace oh wai Najla Hukuma da nace? dama ban taba fada ba? Ko dai kin manta ba,kin San sunan naki nauyi yake min Kara nake Miki ke Kuwa Jawad babu wani dan canji Jawad Watarana Kai Jawad,Dariya nake sosai sai shine ya dakko ice cream din ya bude min ya ebo ya fara Sha sannan ya Dora wani a harshensa yace gashi na Mika bakina ya bani baki da baki sannan yaci gaba da bani Ina Sha shima Yana sha,Muka Sha fruits sannan ya Kai sauran fridge ya bar sauran kayan cin Wai ko Zan nema, tsakiyar gadon ya hau inda nake zaune, Wayata ya karba yaga Ina karanta novel,yace ai sai kice a karanta miki, nace to Ina ji a karanta min,ya duba yaga na hausa yace ba na turanci? nace wannan nake so, Alright ya fara karanta min a hankali duk da bai kware ba Ina Jin dadi,matashi nayi da cinyarsa Yana karanta min Ina ji, aka Zo wajen love anyi aure Dariya yake yace shi yasa kuke yin luf idan Kuna karantawa ashe da abinda kuke karantawa,Ido na Fara rufewa zanyi bacci yace bacci? Kai na daga masa ya kashe wayar tare da gyara min kwanciyata sannan ya kashe light yace tashi kiyi addua,. Zama nayi mukayi Addua sannan Muka kwanta ya maida Ni jikinsa Kamar zai maida Ni cikinsa Haka ya makalkaleni Ina jinsa Yana tattabe min Boobs Kawai ya na iya har bacci ya kwashe mu a haka. Kadada Kuwa yini tayi ranar tana baccin wahala har dare ma tana yin wanka tayi bacci abinta Farooq Yana so suyi Hira amma tayi bacci sai kwanciya yayi shima tare da makalkale abarsa suka Sha baccinsu,Kadada har farkawa take dan Kawai Kar ya huta tace a kaini fitsari sai ya kaita tace ta kasa a koma ya sake kinkimota ya dawo da ita Wai bazai zauna lafiya ba shima,sai da yaci gaba da baccinsa ta tashi tace tea zata sha,Farooq ya gama ganowa wahalar da shi kawai takeyi shi yasa yace yawwa dama sha'awata ta tashi maza Kisha tea din nan zanje karaye dama Ina taso na tashe ki sai gashi,Kadada sai ta koma baccin karya ta Fara Jan munshari ya jijjigata tace mafarki nakeyi dama me zanyi da wani tea yanzu ana zaune kalau Yi baccinka kaji harda shafawa Farooq gashi ya samu yayi bacci lafiya harda makara anji jikin Amarya me laushi. Washe gari bayan nayi wanka na shirya part Dina na tafi na iske yaran duk sunyi Shirin school zasu tafi sun Gama karyawa,gaishe Ni suka Yi Har Nawwara da bata kulani sai yau ta gaishe Ni shima da kyar,har mota na rakasu sannan na dawo da Yan aiki muka gyara ko Ina neat har part din jawad na kwalkwaleshi Yana bacci,bayan na gama komai wanka na sake tare da canja wani lace cikin kayan lefena Daya canja min masu tsadar gaske,kitchen na Shiga Ina Masa abinci sai kamshi ke tashi,Bayan yayi wanka ya fito sanye cikin wani 3qtr da Riga me gajeren hannu kitchen Dina ya duba ya ganni Ina girki ya Dade a bakin kofar Yana kallona sai Kuma ya karaso ciki tare da rungumeni ta baya Yana shakar kamshina tare da tambaya ni kike dafawa? Juyowa nayi a hankali muna kallon juna cike da so da kauna nace ae,wow ni Kam nayi sa'a yace Yana kallona kamar zai cinyeni,kumatuna ya shafa yace tun dazu sai tunaninki nake yi, nace mijina,da sauri yace sake fada naji, Ina dariya nace mijina ya wani lumshe Ido Ina jinki,yaushe zaka saka ni a school din? Fuska ya bata yace wacce school ai kin gama kiyi hakuri ni Ina da kishi da yawa zuciyata baza ta jure fitarki kullum ba,Dan Allah sai na sa Hijab da Nikaf,ko da shi Ni zuciyata bata sukuni kiyi hakuri, amma dai kasan tun farko aure ba haka muka Yi ba ai nayi Hakuri ma,Kuma Ummiya tana so na auri Wanda zai barni nayi karatu Ni ba sai nayi aiki ba dan Allah ko ba degree ba ka barni nayi please na karasa da kuka ,rungumeni yayi tare da furta kiyi hakuri white Angel ni bana so kina fita ko yaushe,jikinsa na fada Ina ta kuka a kirjinsa har ga Allah na gama sa rai Bayana yake shafawa a hankali tare da lallashina nace Ni bazanyi hakuri ba bani da shi,Baki da hakuri? Ya tambaya nace ae ban San shi ba Kawai ni ka kaini makaranta a kaina aka fara aure, Murmushi ya saki ya fita ya barni Ina fushi Kawai ace mutum bazai school ba sabo da aure Ni na dauka ma baida mentality na hausawa mutumin da Bai shafi arewa ba Kawai in Banda Babansa amma Wai baza aje school ba a Haka na gama girkin Ina shiryawa a dining ya shigo Zama yayi nayi serving nasa harda fara dandanawa na zuba Masa Ido naji me zai ce Fuska ya bata harda yin muryar kuka Wai wannan girki dadinsa zai sani kuka,Dariya na dinga yi fuskata ya leko tare da furta Baby if you leave me I will kill my self, Humaira na dakko tasha wanka an gyarata tana kamshi, rawa na Mata tana dariya,yace karki sa ta min tumbudi Ina cin abinci, Yarinyar Wai da basa Shan Nono me zasuyi tumbudi,nine Zan dinga Yi kenan,Nayi Dariya nace Kai wanne nono kake Sha? Haka Kika ce to shike Nan Bari anjima Zaki ga wanne nake Sha dama kin warke ai yau in na Sha kwana zanyi Ina tumbudi,na kalleshi Kawai sannan nace baka ce a maida Humaira ba? ai ita kanwar Miji ce shi kuwa Abeed Kanin Miji ne baya ji da shine da yanzu ya fara kwanciya a jikinki, Murmushi nayi yace da Yamma zamuje gidan Farooq,na dinga murna nace Allah ya kaimu har na Fara dariyar Kadada, nace ko ya Yar uwata take yanzu oho anyi ko ba ayi ba oho Jawad Yana Murmushi yace baki San Farooq ba ne,ai Ni kafin a samu me hakurina sai an duba,Kai din? sosai ma munyi rayuwa tare one room amma ban taba miki komai ba,girman Kai ne lokacin baka so na shi yasa ba wani hakuri da kake da shi, to shike Nan tunda haka kika ce na daina daga Miki kafa,na matsu naje naga Kadada ya aka Kare,Kadadan da ta fiki juriya tana can tana uzurinta, Tahantsi ta kirani da safe nan tace Kira tayi mu gaisa,nace Tahantsin? Yace ae Yana dariya,nace Allah da dalili Taya za ayi ta kiraka ni bata Neme ni ba,to kishi kike kenan saurayi tayi Wai Dan nan garin yace ya Sanni Wai na Mata bincike akansa ya halinsa Ina ganin wani Abu ko ya na fada Mata,hmm Kuma mu shike Nan duk sai mu Kare a Lagos har mu uku,Dan Allah kyaleta ta nemo wani can, Yara da gasa sai biyo Ni sukeyi,Sai ki hana ikon Allah,idan Allah yayi a Nan zasu zauna fa ya zakiyi,wasu fa da Zaki ga duk a iya garinsu suke aure ba wacce take samu a wani waje,wasu dama silar mutum Daya sai ki ga sunyi yawa a wani garin, Ni saurayin nata ma na sanshi Sanda Ina Daya unguwar muna haduwa a masallaci Ya Shiga Uku data Tahantsi,Jawad yace Tahantsin da ta fiku iya love, baki na kumbura nace ai dama ni komai kace ban iya ba,Murmushi yayi dama watarana yana sani yake tsokanata. Bayan Yara sun dawo yau dani aka shirya su suka tafi Islamiyya sannan nayi wanka na cakare cikin wata English gown me kyau doguwa har kasa me dogon Hannu amma hannun sharara yake,wasu Kana Nan Kaya yasa masu kyau da tsada yayi kyau sai naji kishi Kar a kalle shi,Ya kalli shigata yace yawwa sai a dakko katon hijab da Nikaf mu tafi,banyi musu ba haka na shirya sai takalmi me tsini da jaka Dana saka muka fito gwanin sha'awa da mu. Wata farar mota ya bude min na Shiga sannan ya rufe ya zaga ya Shiga muka tafi,kallona yayi Yana driving da sigar rada yace I love you,Murmushi nayi Nima nace me too da radar, bamu dade ba muka Isa gidan,me gadin nasa yau yazo bakin aiki shi ya bude Mana gate muka shiga, Farooq Yana ciki kwance a cinyar Amarya suna ta surutu ma basu San mun Zo ba Muna ta sallama sai daga baya Kadada ta Amsa harda cewa ku shigo baki,nace ke dalla nice bakuwar, Ina shigowa Farooq zai tashi tace kayi kwanciyarka su Fara ne fa,Farooq yace Kar taji kunya,Kai rabu da wannan Ina taga wata kunya,ke Fara ku shigo hala ke da mijin ne? nace ae muka Shiga Kadada taji kunyar Jawad tace tashi kai baka San kadan ba Farooq ya tashi yana dariya,Jawad yace baka da tausayi,Kadada tace ai abokinka zuciyarsa shi a gadon bayansa take shi yasa,Muka Yi Dariya Ina ta kallon Kadada an wani ci kwalliya cikin Atamfa tayi kyau,nace su Kadada amarya tace ya ranki duk gulmarki Kyayi ki gama shi yasa Tahantsi take birgeni tasan ta duniya ke Kam to dama Ina Kika wani girma,Su Jawad basu san ma me muke ba suna ta hirarsu can nace taso mu Shiga daga ciki,Mun haura sama zanyi part din me gida sabo da ba gane gidan nayi ba abinka da bakuwa,Kadada ta jawoni tace ke kiyayi kanki Nan wajen baje koli ne su Anaconda a nan suke harka,ga promise Land Wai Fara ana Miki Alkawarin nan haka ne ko Kuwa?wanne Alkawari Kuma? Idan ana kamo channel sai ayi ta alkawarurruka Abu ya dameni an kasa cika min ko Daya harda cewa wacce kasar zamu je ke Ni Kuwa nace Paris,Ina ta dariya nace tab in ya samu time wannan zai iya kaiki amma ki daina rike batun wani Alkawari Dadi ne yasa suke fada,Ashe dadi ne, ah gaskiya na Karo wulakanci ashe Haka nake da dadi,Shegiya ni Binta sugar sa me gida Alkawarin da bai shirya ba,duk karya yake sai nayi ta Jin dadi ke dole in sake dagewa yayi ta min Alkawarin Nan ko Allah zai sa ya dinga cika wani,Ina ta dariya nace Tahantsinmu ta koma yarinya yanzu bata San komai ba duk kurin an girmemu,Kadada tace uhm Muna ta ganin Anaconda tana can bata santa ba, to ke Fara dama haka abin yake wallahi zafi Kai naga bala'i Aka sake sai nayi hijira,Ina ta dariya nace sai hakuri,dama ce Miki akayi bana hakurin da banyi ba Kya ganni haka halina dake da mijinki Iyayi,Wai Ina kawayenki Nan su Farisa? Nace suna Nan muna gaisawa Allah bai kawo musu Miji ba karatu suke Yi,uhm Nima yau Farooq yace bazan Dade ba zai sani a school sai nayi ilimi me zurfi na addini dana Boko,nace Masha Allah ya kyauta,Ni Kuwa ya hanani,zai saka ki ne ki Kwantar da hankalinki sarkin gajen hakuri cewar Kadada,nace ai yace fa bazan Yi ba,ba da gaske yake ba wani ya bari ma bare Jawad dinki yanda yake sonki yaushe zai hanaki karatu, yanzu me zaku ci a gidan namu Kun San ban Fara girki ba jiya Zan Fara sai yayi min aika aika Kadada harda kawo min farfesu daga gidan su Farooq aka kawo mata,taje ta kaiwa Jawad ma harda ruwa da lemuka,Farooq yace Bari na maka godiyarka tun yanzu Jawad ka hadani da Yar Albarka wlh,Jawad ya tabe baki yace Kai ka sani Kuma kana danne Mana Yar uwa me zai hana ka gode min,Dariya sukayi Farooq yace sai kace Kai na kirki ne Wanda bai sanka ba Jawad ka cuce shi Kai sai kace baka komai Sai magriba bayan munyi Sallah yace nazo zamu je gidan Asif haka mukaje shima Yana gida da dansa daya Yana wasa,Munsha hirar duniya da Zahiyya matar Asif daga Nan muka je shopping shi ya zabar Mana abubuwa ya Mana take away na kayan makulashe sannan Muka dawo gida,tun a hanya naga take taken Jawad yau ma ba kyaleni zaiyi ba Ina yin Shirin bacci Bayan munci kayan makulashe mu Ina jikinsa a makale sai kiss yake min iri iri,Ni a tsorace nake shi yasa na kasa sakewa ganin zanyi kuka yace iya romancing zaiyi ni na San ba haka bane Ina kallo ya shiga sarrafani yanda yaga dama Yana ta tsotsar boobs Dina kamar jariri Yana yi a hankali yake sarrafani Kawai ji nayi yana kokarin Shiga ta,ihu zanyi ya toshe min bakina da nasa yaci gaba da abinda yake so sai ji nayi ya shige ni nayi Shure shure ba Zan iya komai ba ko kukan ma kasa Yi nayi ya dinga kamo Channel yanda yaga dama Nima yau ba Alkawarin da ban Sha ba kalaman kauna Kuwa sai da na daina saurara gaba Daya ya susuce min sai kace ya zauce,Kadada Kuwa Farooq ya barta sai ta warke. Ni Kuwa Jawad bai taba kyaleni na kwana Daya baiyi ba kullum ne sai yayi tun Ina Jin zafi har na daina ji ma sabo da masifar kwarzabarsa,Amma Ina Shan love da tarairaya sai kace kwai haka yake ji da ni,sai abinda nake so, Kadada dai anyi sau Uku da kyar. Abba biki Yana ta matsowa da Safna duk wani Abu daya kamata anyi shi Amarya tasha gyara ta ko Ina har ana gobe daurin aure itace ranar Dinner,Abba da abokansa sun dau wanka sun halacci wajen,Jawad yace mu shirya da Kadada muje shi bazai iya ganin abin kunya ba Abbansa a wajen party,munsha wanka sosai Hafeez ne ya kaimu Dinner tayi kyau anci ansha,Abba yayi liki sosai washe gari aka daura aure Kan sadaki dubu dari. Da yamma Ni da kadada da mu aka dakko Amarya gidan yayi kyau komai an canja shi,Yaran Umma suna wajen masu aiki suna ta kuka sai lokacin suka San Abbansu ya saki Mamansu ya auri wata,da har Zan tafi da yaran gidana idan Amarya ta Dan kwana biyu sai a dawo Mata da su sai Naga Yaran Umma Basu da kunya sannan Ina gudu Kar ta min sharri sai na barsu,Kadada harda guda ayiririri tace Anaconda Abba yau zata fantsama a sabon waje zata shiga tsukakken kugu,Dariya nayi nace Allah ya shirye ki ke da Tahantsi baza ku Yi hankali ba,Binta sugar tace ashe abin da dadi Fara na Fara Jin dadi,yanzu idan Farooq yace da zafi? sai dai nace uhum uhum ga kunya Kar ya gano,na sheke da dariya,Nace ke dai Kika sani,Muka koma yiwa Amarya Sallama Binta sugar tace to Amarya zamu tafi a dinga kular ma Abban namu da Anconda,kawayen Amarya suna ta dariyar Anaconda,Kadada ko a jikinta tace sannan Dan Allah land Of promise Kar kiji Alkawari kice sai an cika ba iya cikawa suke ba sai kadan,wata me aure tace Kuma dole sai anyi alkwarin ba,Nima nace yawwa Yar gari ga Yara nan a kula da tarbiyyarsu yaro sai hakuri Kar ace iya aikin Reciever za ayi mu mun wuce suna ta shewa dai Muka fito,Hafeez tun daga compound yake jiyo shewar Mata sai yaga mun fito,Kadada tace Kai yaro muje,Dariya Hafeez yayi yace na gode Binta Sugar nine yaron ma,Binta sugar tace maza Farooq yaji kace min Binta sugar wlh sai ka Gane kurenka shi kadai yake fadar sunan Nan yanzu,Hafeez yayi dariya yace Binta sugar din? Kasan Allah ka kiyayi kanka ato yayanka ne ai Kai da shi Kar dai yaji ka kace min Sugar, Fatima Kawai shine na kowa,yanzu Binta Sugar ya kwace sunan nan yace nasa ne shi kadai,Hafeez yace Muna ganin ishara mukam Allah gamu muma ba komai Fatima yaje ya rike sunan Mangoronsa,Kadada tace ya fiye maka ka jira idan na haifo mace ka samu ka aura,Hafeez yace wlh nafi karfin yarki Allah ya kiyaye min da jiran Yarki ni Ina da budurwata ma,nace Kai Hafeez har budurwa ce da Kai? Yace to Aunty zauna Kar nayi budurwa? kishiya Zan Miki Ina gama school gwara ma ki shirya, nace Allah ya kaimu gidana ya maida mu har Kadada ta can Farooq zaizo ya dauke ta. Jawad na hango ta samansa Yana dago min hannu,Murmushi nayi masa,Kadada tace ni bani da zuwa gidanku ba fitsara kuyi ta wani Iskanci a gaban mutane,hankalina Yana Kan Jawad dake min zancen kurame Ina Shiga ya tareni a hanya a gaban Kadada ya rungumeni,tace Yaya Jawad ana barin halak ko dan kunya a dinga sakayawa,Dariya yayi yace banda wannan halak din Kuma ma ai ke ma kina da aure duk the same muke, Dan Allah tayata kiji da su Meenat,Kadada tace ai ko nima mijina na so na zuwa zai ya dauke ni,Jawad yace wanka zata Yi kafin yazo please Yar Binta,Kadada tace to karta dade,yaja Ni Muka wuce part dinsa ya zaunar dani gefen bed yayi yace yawwa to zauna nayi ta kallonki,Dariya ya bani ma sosai sai kace ya samu tv,Bamu dade ba Farooq yazo ko sallama sai gani nayi ba Kadada ba Labarinta sai Ahmad ne yace Farooq ne yazo ya tafi da ita,na koma Ina Kiran Jawad Baby ta tafi fa ta bar sakon nata ka ganshi kafin na dakko Wai har Farooq yazo sun wuce,mene sakon? Gumbar Mata ce da wani hadin zuma Maman Mujaheed ce ta Aiko Mana daga Sokoto,Jawad yace Ina naki to Yana jaka yace ahh wannan ba ayi Wasa da shi ba maza saka a bakar Leda a aiki Ahmad ko Hafeez su Kai mata,Yace ke sa a abinda baza su gane ba,na tattara tarkacen iri iri yace Wai Ina naki ne? Nace Yana Nan to Kar a kwashe Mana,Dariya nayi na zuba Mata iri iri na kaiwa Ahmad Suka tafi Kai Mata shi da Hafeez dama so suke su tafi yawo sun samu dama Kuma Wai zance Ahmad zai raka Hafeez wajen budurwarsa. Abba ne ya shiga gidansa sai da ya fara duba yaransa yaga suna ta bacci sannan ya wuce bangaren Amarya Safna,daki ya dauki kamshi Abba ya lumshe Ido wani farin ciki ya cika Masa zuciya ya huta zaman gwaurantaka,gefen bed din ya zauna tare da bude lullubin Safna Abba yace wow tangaran sunan wani kwano Masha Allah amaryata,Safna ta dago da kanta a hankali tare da sakin murmushi,Abba yace tashi kiyi Alwala muyi Sallah,Safna tace Ina da Alwala,Abba ya wuce gaba tare da jansu Sallah yayi addua sosai sannan ya jawo ledarsa me dauke da gasasun nama da Madara etc,Haka ya dinga bata a baki shima Yana ci har tace ta koshi,Bayan sun gama wanka ta Shiga tayi brush ta fito ta shirya cikin wata arniyar rigar baccinta ko Ina kamshi take zubawa Malam,Abba ma yayi wanka da brush ya shirya cikin wasu kayan baccinsa marasa nauyi,Yana ta kallon Safna yawunsa Kamar zai zubo Allah Allah yake ya fara harka,tana gyara gashinta Abba cewa yake ah...ah..to taho Mana Haka...ya Isa...ya Isa Amaryata wannan kyan Ina Zan kaishi maza yaki zo nan ya jawota a hankali saman bed sai kace tsohon maye haka Abba ya rude anga Yar shila,ga kirjin nan a cike ai kamar ya samu kayan wanki haka yake cuda Safna cike da shauki Yana gurnani Yana Nishi,Safna ma tana tayashi har ya samu hanyarsa,Safna ta danyi Harkar maza kadan amma sabo da gyara ta tsuke da kyar ma ya samu hanyar,Abba yaji ruwa kamar teku ya haukace gaba daya ya manta da wata Umma,yace yanzu nasan nayi aure ashe da wahala nake ta sha,Safna tace Uwargidanka fa,Wa yake ta wannan ai su sun tsufa Harkar da Suka sani me ta iya wannan gaki Ina da ke. Umma yau tana can cikin dare tayi tsuhu a daki ta kasa bacci sabo da tasan mijinta yanzu Yana can da Amarya Yana shoshalewa,kasa jurewa tayi ana bacci ta tsandara uban ihu,Yan gidan Suka farka kowa ya leka sai yaga Umma ce a zaune tungur da fitila a gabanta gashinta Kamar shekar kurciya,Babarta tace Dan ubanki me aka Miki? Umma tace Alhaji Nasir Yana can da Amaryarsa wayyo Ehoooo.....ta sake Kurma ihu tana bazan iya rayuwa ba bazan iya ba,ba Wanda ya saurareta kowa ya koma yayi kwanciyarsa aka barta tana kuka. Tahantsi soyayya tayi karfi tsakaninta da Aliyu,Ummiya ce ta sameta tace Khadija karki zurfafa son nan ki jira a gama bincike, Tahantsi tace Ina ai yanzu da bincike da rashinsa duk daya basu da amfani a wajena nayi nisa Ummiya Kawai kuyi Addua ko kunyi binciken ku idan ma bana kirki bane ku barshi a ranku kuyi min Addua Allah sa Aliyu ya Zama na gari,Aliyu mazan fama garnakaki me takalmin karfe ai kuyi bincikenku Kawai amma ni Kam nayi nisa bazan iya tsayawa ba, ko ba na kirki bane na Masa addua,Ummiya baki bude tace Tahantsi ke da Kadada baza kuyi hankali ba,Bayan Wanda muke da shi Ummiya wanne hankali Zan sake sai dai idan masallaci kike so na koma na tare Kuma amma me hankali ma irina,Ummiya tace bani da lokacinku Yan iskan Yara ana nuna muku Hanya bakwa gani,Ummiya naso kin Gama takaba muyi auren Nan tare a gani wace zata Riga wani kwace mijinta,Dariya ta bawa Ummiya sabo da abokan wasanta ne ita da kadada shi yasa Suka mugun Raina Ummiya Masu Sharhi wlh Ina godiya sosai AsmaBaffa 10/6/22, 22:13 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 91-95 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP. Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA page naki ne BESTYNBEELAT Bayan watanni Uku Safna tana zaune lafiya tare da yaran Umma bata taba gallaza musu ko nuna musu banbanci ba,Haka rayuwa take ba lallai abinda kake Wai shi za a maka ba,halin kowa da banbanci Safna Bata da bakar zuciya sosai take rike yaran Umma kamar itace ta Haife su,Ita Kuwa Umma bayan ta gama Iddarta mijjn aure take Nema Amma ta rasa kaf kauyen an rasa me sonta bare tayi auren kisan wutan, ta rasa inda zata sa kanta kullum Umma sai tayi kwalliya ta zaga gari ko zata samu me sonta amma ko da Wasa babu Wanda yace Yana so,Haka Kawai Umma ta nacewa Megari wai duk duniya shi take so bayan tasam karya take auren kisan wuta zata Yi,Megari yaga wayayya ya dinga murna yace ya yarda Yana sonta,ba bata lokaci aka saka ranar daurin aure ko sati bai Kai ba, sati na zagayowa aka daura auren Umma da me gari, megari Yana ta murna banza ta fadi,ko Ina bakinsa har kunne,ana cewa Allah Sanya Alkhairi zai washe baki Yana murna. Yan watanni muna zaman mu lafiya da Jawad soyayya muke Kamar zamu lashe kanmu katsam munyi bacci mun tashi da asuba Jawad ya kalleni yace wace ce ke? Kawai ya hankado ni kasa daga saman bed dinsa na tashi a tsorace, kallona yayi Fuska ba Rahma yace ke wace? Dariya nayi nace ban gane ba? Mari ya kwada min I said who are you? Zaki zo min daki na sanki ne? Baki na bude hannuna a saman kumatuna nace nice baka gane ba Jawad Najla matarka? Jawad yace wacce mata Ni Ina da aure ne? Zanyi magana yayo kaina zai dakeni na fito da gudu Ina kwalawa su Hafeez Kira,duk suka fito da asubar nace kunji abinda Jawad ke cewa Wai bai sanni ba,Sun dauka Wasa ne suka Fara dariya ya fito ransa a bace duk ya gane kowa yasan kowa amma Wai banda ni,nice bai sani ba na zauna na dinga rusa kuka ya fito yace Kar na sake ya dawo daga Office ya ganni a gidansa , Farooq na kirawo da Asif suka Zo na fada musu halin da ake ciki,abin ya daure musu Kai ga su Hafeez ranar zasu tafi turai karatu, Farooq ne yaje ya fadawa Abba,Abba yace wannan wacce irin magana ce haka Jawad din ne yace bai San matarsa ba? Suka ce ae Farooq yace har Office dinsa munje wlh shi yace Bai santa ba,Abba yace to ba lafiya ba,akwai abinda ke faruwa dole akai Jawad gwajin kwakwalwa Ranar Ina dakina nayi tagumi Ina ta kuka na Kira Ummiya na sanar Mata hankalinta ya tashi, Tahantsi tace abinda za ayi Kawai Fara ta taho gida shine za a gani idan Bai nemeta ba Kinga sai a San abin yi,Kadada dai ranar da ita Muka yini tana bani hakuri,Nace Kadada Wai Jawad bai sanni ba harda marina na bar Masa gida ni dai Kawai nace Yana sani wulakanci ne dama ba so na yake ba ya samu abinda yake dole ya wulakantani,Kadada tace ba haka bane Fara idan Kika duba baya hayyacinsa kwata kwata Wanda ya sani ma baki gani bai sauraronsu ba karki tafi ki Kara kwana biyu mu gani, nace bari kawai na tafi gida zaman Nawa baida amfani,Kadada harda kuka tace Dan Allah karki ji haushinsa ba a San dalili ba abi komai a Sannu nace ba damuwa na fashe da sabon kuka Ina hada kayana na gama tsab amma ban tafi ba,sai can dare Farooq yazo ya dauki matarsa a dakina Muka kwana ni da su Meenat, washe gari da safe ya sake tashi da sabon salo yace Sam shi talaka ne ba Mai kudi ba taya zai ganshi a irin wannan gida Haka, Muka sake Fitowa mukayi cirko cirko Muna jinsa yace Kawai sai na ganni a nan gidan Ina talaka a maida ni gidanmu, lokacin Hafeez da Ahmad sun tafi kasar waje karatu tun jiya basu San me ake ciki ba yau,Jawad Yana ta masifa duk uban Wanda ya kawo ni nan ya maida ni inda nake ni Nan ba gidanmu bane,Kuka nakeyi ba ji ba gani yanzu ko ya kalleni baya min masifa irin jiya Kawai yanzu shi sai ya bar gida Nan ba gidansa bane Wajensa naje nace Zo muje na kaika gidan naku ya galla min harara na ja baya da sauri Kar ya duke ni, Asif ya kaini airport kuka kamar me ba Wanda bai tausaya min ba yaran kannensa sai kuka sukeyi yana kallo Zan fita amma ko kallon inda nake Jawad baiyi ba har Asif ya kaini airport na Shiga jirgi zuwa Kano Ina zuwa gida Ina ihun kuka na Shiga gidan tare da fadawa jikin Ummiya itama kukan ta tayani Tahantsi ma kukan take yi. Ummiya hakuri take bani tana lallashina tana min Nasiha nace Ni bazan iya rayuwa babu shi ba gwara a barmu ko Ina zamu tafi muje tare yanzu wa yasan inda zai tafi tunda yace gidan ma ba nasa bane,Ummiya tace bai kamata ki dawo gida ba Sam,yaran to wa zai kula da su Allah ya Dora Miki nauyi Najla dole ki hakura ki koma gobe,Hakuri da yarda da kaddara shine ya kamace mu,Dan Allah ki daina kuka, Tahantsi tace Ni wlh Ummiya ban yarda ba mu tafi kauye gidan Maguzawa kin sansu da tsafi wlh wannan bakar tsohuwar me baki Kamar tana zukar tagargade ban yarda da ita ba,Gwamma fa a koma baya ayi duba suna Jin haushin Jawad mun Musulunta ta silarsa sannan ya daurawa Kadada aure,Tashuka me Bakin Shan kunun kanwa wlh baza tayi Shuru Haka Kawai ba Kun San zancen nan suna tsafi kowa ya sani. Ina ji na zabura na mike Ina kuka nace Kuma hakane Tahantsi mu tafi kauyen Nan,Ummiya tace baku da hankali ku Bari abi abin a hankali yanzu idan kunce da fada zakuyi ai sai su nakasa ku kadan suke jira dama karku tafi idan kunje kuce me to baku da hujja,Zama nayi na zuba tagumi,Ummiya Tace tagumi fa ba naki bane Najla ki tashi kici abinci kiyi wanka muzo mu dukufa Addua mu fadawa Allah. Cikin dare Jawad ya kasa zaune ya kasa tsaye shi fa ba gidansa bane barin gida zaiyi,bai fadawa kowa ba yaji ana ta Kiran sunansa Jawad Jawad Kawai inda yake Jin Kiran yake bi har ya fita daga gidan,masu gadi zasu Masa magana ta musu warning suna kallo ya tafi a kafa cikin dare, sai ga Jawad har Tasha a kafa Yana ta garari a cikin tasha har gari ya waye yaji mota tana Kano Kano ya taba Jin sunan Kawai ya Shiga sanye da kayan baccinsa kowa ya ganshi yaga Kalar Hutu da Jin Dadi. Ni Kuwa ban iya bacci ba Ina ta fadawa Allah cikin dare har su ummiya da safe na rasa me yake min dadi, ga Ummiya tace lallai sai na koma gidan mijina ni Kuma Ina so naje Kauye ko Zan Dan samo hujja, Tahantsi tace Kinga mu tafi kauye amma muce da Ummiya Kawai Lagos zamuje,Ai Kuwa da Yamma nace Ummiya Zan koma Lagos,Tace ko kefa ku tafi data Tahantsi ta tayaki Zama Ni na Kira Iyan asabe makwafciyata mu zauna tare,muka ce to muka shirya 5pm Muka tafi sai motar Kauye,Mamaki muna sauka a kwanar Yar Kaya kauyen sai ga Jawad ya sauka a wata kwararrababiyar Bus,mamaki da tsoro ya kamani,har wajenmu ya karaso ya gallawa Tahantsi harara yace wannan na santa, kallona yayi yace Kai Ina zaku? Nace garinmu,yace Nima can zanje ya hau machine Wai Jawad Yana kallo na hau bayan gardi amma ko kulani baiyi ba duk kishinsa,Kofar gidan Maguzawa ya sauka muma Muka sauka ya Riga mu shiga sannan Muka Shiga daga baya sai ga Gwamma ta tareshi tana Sannu da zuwa Sannu da zuwa dana Jawad ya wani dinga farin ciki yaga Gwamma. Tahantsi baki ta rike tace Yaya Jawad Mene hadinka da Gwamma? Kallona yayi yace Mamata ce,nace Gwamman? yace ae nace wannan baka da alaka da ita, Tahantsi tace na tabbata Fara Gwamma ce ta Masa tsafi,Takaici ya kamani na cakumi gwamma Ina kuka nace wallahi baki Isa ki rabani da mijina ba,Jawad ne ya tureni tare da sharara min mari na taba Mamansa,kumatu na dafe Gwamma ta saki Murmushi tace Jawad shiga ciki,Ya Shiga dakin gwamma tunda ya gaisheta bai sake magana ba,Ina bakin kofa Ina kallon ikon Allah Gwamma ta nuna Ni tace matarka ce wannan ku tafi gida amma karka saki jiki da ita karka sake kwana da ita aure Zan Nemo maka kishiya zaka mata, Tahantsi ashariya ta dura tace ke me bakin Shan tagargade wlh baki Isa ba Allah ya fiki,Dukkan yan gidan Fitowa sukayi Tashuka suna ta Mana Dariya suna wani wulakanci tace Kun zaci kunci banza Kun tafi dama mun San sai Kun kawo kanku,bakin ciki ya cika min zuciya cikin karaji da masifa nace Hammatar uwarku gaba Daya Yan gidan Nan bani ba ku wallahi na daina Yan Uwa da ku gaba dayanku ba Yan Uwana bane na fashe da kuka naci gaba da cewa sai kunci Hammatar Uwarku da gashi, Tahantsi Dariya sai data kamata tace har wacce ba gashi ma Sai sunci masu Dirtyn Hammata, Tashuka tace kunnen uwarki duk abinda zakiyi kuyi,Gwamma tace Jawad tashi ka koma gida kayi zamanka kaci gaba da aikinka kaji sabuwar Amarya ba fashi,wannan albarkacin jinina ce ka zauna da ita amma kayi baya baya da ita ba mutuniyar arziki bace,sannan Ina so ka canja Mana gidan nan ka Gina Mana katon gida a kauyen Nan,ka bani jari kuma Ba mutunci Tahantsi rashin tarbiyyarta ya motsa tace Gwamma babanki yaci kutuma,Gwamma taceai dama ya dade da cin Kutuma, Babar Tahantsi ce ta fito tace ku tafi Yan Iska ku bar Mana gida tunda Kun Musulunta ai mu bama nemanku tsakaninmu gaba ce ko kuga bayanmu ko muga naku,Tashuka tace inama Kadada ta biyoki duk da 'yata ce sai na fasa Mata Kai,nace zaku ga karshenku bazai Yi kyau ba Inshaallah sai kutuma ta kwakwabe ta zazzago,Allah ya tarwatsa hammatunku,Maman Ummiya ce ta fito ta Kore mu tace Kuna musulmai Kuna biye musu Kuna zage zage haka Naga ranar da zakuyi hankali,kuyi Hakuri Addua itace mafita na fashe da kuka,Jawad Yana zuwa ya jawoni Wai mu tafi sabo da Gwamma tace ya tafi dani sai abinda Gwamma tace Masa,da Muka tafi gidanmu nace muje yace bazan je ba Gwamma bata ce aje Nan ba,Waya nayi na fadawa Ummiya komai tace na bishi muje,Zan ciri kudi a bank yace ba inda zai dara Gwamma bata ce ai yaje Nan ba,Sai Tahantsi ce ta ciro min kudin a Atm Dina ta kawo,Zan biya jirgi yace Allah ya kashe shi bazai tafi a jirgi ba shi mota Gwamma tace,sabo da Gwamma tace jeka ka hau mota kayi tafiyarka gida,Haka na bishi muka je Tasha ya zabi mota ya Shiga Muka Shiga Ni da Tahantsi,Ina Zama kusa da shi ya dinga masifa Wai Gwamma tace na dinga baya baya dake,matsawa nayi na bashi waje a haka har dare yayi Muna mota yunwa yake ji rabonsa da abinci tun jiya amma bazai ci ba Gwamma bata ce ba, Tahantsi har Dariya take tace Wai Gwamma ce ta ciri tuta haka Jawad guda,Naman kazar da Muka siya na Mika Masa nace Gwamma tace kaci,kallona yayi sannan ya danyi Murmushi yace yaushe tace? Nace yanzu na kirata a waya,yace ban yarda ba a gabansa na Danna Wayar karya nace hello Gwamma yaci Naman kazar? to yaci? ae Zan fada Masa Ina Gama nace kaji tace kaci,yace idan karya kike Allah ya saka min,nace Ameen sai lokacin ya karba ya cinye tas yasha Yogourt da ruwa,nace Muna sauka tace kayi Sallah yace haka tace? nace ae yace to ya fara gyangyadi bacci ya kwasheshi har ya kwanta a kafadata bai sani ba,Saman cinyata na maida Kansa Yana zaune a kujerarsa ya dinga bacci a haka, Tahantsi tace to mun gano dabara yanzu Kawai komai Gwamma ce tace,sai lokacin naji sanyi a Raina nace ni ko bazai kulani ba Indai zaiyi harkarsa Alhmdllh, Tahantsi tace Allah ne ya kiyaye ban zubarwa da gwamma hakora ba,Kawai iyayenmu nake ji Kar su min baki....farkawa Jawad yayi yaji ance za a zubarwa da gwamma hakora yace me? Da sauri nace Gwamma tace kayi baccinka,to yace ya koma ya kwanta yaci gaba da bacci. A mota muka kwana sai washe gari da hantsi Muka Isa Lagos,Muna komawa gida tare da shi muka iske su Farooq hankalinsu a tashe an rasa Ina yaje,ba Wanda ya kula sabo da sai Gwamma ta bada Umarni ya wuce part dinsa, Tahantsi tace abin tausayi abin dariya Kadada Gwamma ce ta tsafe Jawad akan mun Musulunta Tahantsi ta basu labarin komai,Kadada tace Yar shegen baki Kamar tana tsotson Goody Goody,Asif yace dan Allah yanzu Kawai maganin musulunci za ayi Masa Kuma wlh sai mun kulle Gwamma bari ya samu lafiya,nace dan Allah idan Kun kamata kun kulleta ku jefa mukullin a teku Kar ta taba fitowa har abada, Tahantsi tayi dariya tace kakarki ce Najla,ni bata San jikarta bace zata kashe min aure ta tarwatsa min rayuwar Mijina,Farooq ya kalli Kadada yace madam tashi mu tafi to,shagwaba ta fara dan Allah Noorul kalbi ka bari sai dare yanzu ma zazzabi nake ji,kallon Kadada nayi nace ka barta dan Allah ga Yar uwa tazo,da sassafe ta dameni sai munzo bata da wata cikakkiyar lafiya ma,nace to ba Office zaka je ba in ka tashi sai kazo ka dauketa,da kyar Farooq ya yarda yace ya zanyi kunfi karfina yaja Asif Suka tafi,suna tafiya Muka koma bedroom yara suna school,wanka mukayi Tahantsi ta rigani shiryawa nazo Ina shafa Mai me kamshi Kadada ta tashi da gudu ta fada toilet sai amai take sharawa Kamar zata amayar da Yan hanjinta,juna muka kalla ni da Tahantsi sai data Gama ta fito tana Nishi nace Kadada ba dai ciki ba? Kadada tace irin wannan uban kamo channel kullum ba Hutu ba dole na samu ciki ba Fara,kullum abu sai ayi yafi sau nawa idan aka hadu da Mahaifa me rauni ai shike Nan sai ciki,ban taba ganin masifa irin ta my Star ba, Tahantsi ta dinga dariya tace kince star kince Norrul Kalbi wanne zamu dauka a ciki,shi Kuma Wai Sunshine na furta Ina dariya,garin Zan saka Kaya towel ya zame, Tahantsi ta dura ashar tace Wai ke Fara a duniya baki iya sa Kaya ba sai anga jikinki Kinga nonuwanki Fara Kan bala'i Jawad Allah sarki ga Abu subu subu Amma sai Gwamma ta bada dama,nace rabu dashi ai yanzu zanje nace Gwamma tace ya taba,Kadada tace Banga laifinki ba irin wannan dadin anaconda haka kije kice Gwamma tace yayi tunda Maganar Gwamma yake ji,Nace kyaleshi ai na gano Kan komai Ina Zan iya jiransa sai ya warke ba ruwana ai wallahi Kawai Gwamma tace, Tahantsi tana ta dariya tace ni na taba ganin muguwa irin Gwamma ki tsafe dan wani sai abinda Kika ce shi zaiyi,Kadada tace Ina ma naje gidan nan namu wallahi da sai nasa Gwamma tasha ruwan kwata tunda bata da Imani,nace sai Kinga yanda Jawad ya Shiga dakin Gwamma ya zauna Yana wani gaidata duk abinda tace an gama,Kadada tace Ina Tashukata? Nace ba irin cin mutuncin da bata Mana ba,Kadada tace to ya zanyi Ina sonku iyayena sai dai kuyi Hakuri Allah ya ganar da ku kuma, Tahantsi tace Tashukanki ta rame duk tayi wani hakora,hmm Zan Mata aike ai na kudi duk da haka Allah yasa ta karba,Ni dai Ina nan ga yarta da ciki anaconda ta zuba min Yara a ciki ko Daya ne ko biyu oho,Nace kunje asibiti ne?Kadada tace zuwanmu uku fa ciki ne dani computer bata Yi karya ba Dana yana nan a kwance,Likita fa ya fadawa Farooq ya rage sex sai cikin yayi kwari to Nima mayyar ce wani mugun son abin nakeyi Tahantsi inda kisan mayen karfe sai naji da dare Kamar anaconda na fisgata sai naje da an Fara sai na bada Kai ciki ne ya jawo, Tahantsi tace a'a dama can mayya ce kice Kawai ke anaconda kike so wanne irin ciki ya jawo ke dai Kawai mayyar kamo Channel,Dariya nayi nace Tahantsi yarinya ce kyaleta bata San Kan abin ba a banza zanje wajen Jawad nace Gwamma tace Kawai ke Baki San komai ba, Tahantsi masifa ta dinga Yi ance Mata yarinya munsha Ashar tafi goma,Kadada tace Tahantsi uwar wani kike zagi da Dana a cikina kike zagina a gabansa Yana jinki karki jawo idan ya girma ya rainaki yaki Yi Miki biyayya tam,ki dinga zagina a gaban Dana,Fara kisa a kawo abinci nace yanzu Kuwa Nima so nake nayiwa Jawad girki,Haka Muka ci abinci sannan su Kadada Suka tayani dukkan ayyuka na gama har girki sannan naje Zan gyara Masa daki na iske shi yayi wanka Yana zaune yayi shuru yana tunani,Ina shiga nace Gwamma ce tace a gyara maka daki,banza ya min na gyara Masa ko Ina sannan na koma na kawo Masa abinci na ajiye a gabansa bai ko kalli abincin ba Kuma yunwa yake ji,na kalle shi nace Gwamma tace kaci abinci ka koshi,kallona yayi da idanunsa masu kyau yace haka tace? nace ae cewa tayi ma na baka a baki,ya yarda Kuwa na zauna na dinga bashi a baki Yana ci sai da yaci da yawa sannan yace ya koshi,ruwa na bashi yasha da lemo,sai kallona yakeyi Kamar ya Sanni. Sai da dare Bayan na Gama kula da Yara tsab lokacin Kadada tuni Farooq ya dauke abarsa,bedroom din Jawad na Shiga sanye cikin wata arniyar rigar baccina sharara da ita,kallona yakeyi sosai kamar bai Sanni ba,Zama nayi a gefensa ya matsa da sauri,nace Gwamma ce ta Aiko ni, sai lokacin yace me tace? Boobs Dina na nuna Masa nace Gwamma tace ka taba su,yace to kirata a waya na dakko waya na Fara Wayar karya to Gwamma ya taba Kika ce? to ya tsotsa? To Zan fada masa na kashe wayar nace tace kayi,Hararata yayi nace bari na fada Mata kace baza kayi ba na mike,Hannuna ya jawo na Fado Kansa bakinsa na laluba na Fara tsotsa bai san ya biye min bama abinda Gwamma bata ce ba haka ya dinga min salo iri iri sai da muka Kai kolokuwa sannan na saita Masa hanya da kaina nace Gwamma tace kayi wannan ai Kuwa faman kadan yake jira yayi ciki ya Shiga kamo channel ba ji ba gani ba abinda kake ji sai ihunmu na dadi,baya kalaman daya Saba min amma ya zauce iya zaucewa Nima haka mun dauki lokaci muna goge duniya kafin mu samu nutsuwa,cikin dare ma ji nayi kawai Yana shafani,nace Gwamma tace a'a,kafada ya makale,nace tace ayi yace ae yaci gaba da shagalinsa,da safe ma haka yace Gwamma tace ayi Muka sake Yi,Ina ta murna bayan munyi wanka mun tsarkake jikinmu na tafi shirya Masa girki,Ina Fitowa Naga Tahantsi ta gama min komai ta gyara komai tayi girkin,nace wow tace Gwamma ce tace ayi,na dinga dariya nace ai jiya munyi aikin Gwamma, Tahantsi tace ya yarda,hararata nayi nace sirrin manyan Mata ne wannan,da Kadada ce tana gani na tasan Ina cikin nishadi ke Kuwa me Kika sani, Tahantsi tace inda me tafiya yaje Watarana a Sannu me rarrafe zai je ne,Sai da Rana Farooq da Asif suka Zo tafiya da Jawad gidan magani kin yarda yayi aka buga aka buga yaki yarda sai hakura akayi ranar ana tunanin ya za a bullo Masa. Safna Kuwa tunda akayi bikinta soyayyarsu suke kwasa da Abba Kuma tana kular Masa da Yara yanda ya kamata babu zalunci ba komai Yara suna Jin Dadi Kamar ma mahaifiyarsu ce a gidan,lokacin kuma Umma da aka daura Mata aure da Megari,Megari Yana ta murna ranar Amarya zata tare,Umma ko katifa cewa tayi baza a Kai ba,ta siyo kwayar Hana daukan ciki Dan Kar ma a samu akasi,Me gari cikin dare Yana Shiga dakin Amarya yaga ba uwar komai sai tabarma wacce Amarya ke Kai,yace ya Naga haka ba katifa bare gado? Sai gobe za a Zo ayi min jere cewar Umma,Megari ya washe baki yace Allah ya kaimu ba damuwa ya zaro tsirensa a aljihun babbar rigarsa ya budewa Umma Suka zauna Suka lashe tsire tsaf da Umma,Megari ya kalli Umma yace maza tashi Yar Gudulleta muyi sallah,Umma wani haushi ya kamata Wai Yar Gudulle Dan ya ganta gajeriya me kiba Wai Yar Gudulle,bayan sunyi Sallah Megari ya cafki nonon Umma Kamar ya kamo wani bera,Umma a ranta tace Allah wadaran rashin wayewa,a fili tace to ka bari nasa kayan bacci Mana,Megari yace Kai yanzu baccin ma har riga ake musu,Takaici yasa Umma ta kasa magana ta mike Kawai ta saka kayan baccinta tayi wani Yar gujub ciki,Megari ya washe baki Yana kallonta yace Allah wallahi sai kace doya Yar Tafa,Umma bata San Sanda taja Tsaki ba,Megari yace haba 'yar kutubtub dita ya fada Bayan Umma gefen tabarma tare da mamuketa ya cukwikwiyeta yana ta faman kokawa da Umma sai kace ana filin kokawa yace tsokace ta Miki yawa na rasa inda Zan Kama na rike ya daura kafarsa a ruwan cikin Umma sai kace wani Dan biri ya Kama nononuwan Umma ya dinga matsesu harda wani murdewa Wai duk cikin salo ne,Umma ta kwalla ihu sabo da azaba,yace Dadi ko? ai na iya shi yasa sahura take so na,Umma a ranta tace Allah ya tsinewa Sahura Kuwa tayi asara,Megari ya sake Murde nonon Umma Kamar tayi fitsari haka take ji,ita Allah Allah take yayi abinda zaiyi gobe dole ya saketa,ai Kuwa daga murde nono sai ya cirewa Umma Kaya Kawai ya afka mata Yana ta wani ihu kamar Dan kwikwiyo,ko minti goma baiyi ba ya kawo,ya dinga cewa da Sahura ce sai nayi hour biyu ban kawo ba amma ke banfi minti biyar ba,gaskiya kina da Dadi,Umma a ranta tace dakikin banza,Bai dade ba Umma taji munshari ya fara bacci kwarrrrrrr....kwarrrrrrrr duk ya hana Umma runtsawa,wanka tayi tare da tsarkake jikinta tace Allah ya gani babu kyau kayi aure da niyyar kisan wuta amma bazan iya Zama da Megari ba dole ya sakeni Allah ka yafe min ranar Amarya Umma bata Yi bacci ba sabo da munsharin Megari. Kadada tana gida tun Yamma cikinta ya kumbura tasha magani ya hargitse gaba daya sai tusa,Allah yasa Farooq Yana Office tace yau ya zanyi naje na kwanta da miji tusa ta kwace Farooq yanda yake Dan gayu ya rainani, Tahantsi ta Kira a waya lokacin Tahantsi tana Palo tana kallo,Kadada tace Tahantsi dan ubanki ki kawo min mafita cikina ya rude yau na saki tusa tafi dari yanzu ya zanyi da dare ga Miji a kusa, Tahantsi tayi dariya harda rike ciki tace yanzu abinda zakiyi fada Kawai Zaki takali Farooq kuyi fada ki tafiyarki room dinki kisa key shike nan kin huta,Kadada tace Haka za ayi Yar gari akwai basira ta kashe waya Sai gab da magriba Farooq ya dawo Kadada tana Jin motarsa ta bata rai taci kwalliya Kamar gaske,Farooq ya shigo da fara'a yana cewa Sunshine na dawo ya fada jikin Kadada ya kwanta Yana Mata kiss a kumatu Yana cewa I miss you Yana shakar kamshinta,Kadada tureshi tayi tace dan Allah ka dagani ai ni ka gama sire min,yanzu Farooq ni zaka ci Amana Ashe kana da wacce kake so....sai kuwa Kadada ta fashe da kuka ta mike fuuuuu tayi part dinta tare da saka key ta kwanta tana ta dariya kasa kasa tace kayi Hakuri Farooq gwara na shanye abata ni kadai akan naji kunya gwara mu bata,Farooq bai San dalili ba ya tsaya abin ya daure Masa Kai yace wanne munafukin ne yazo ya zuga min Mata zai hadani fada da matata Muna zaune lafiya,Part din Kadada ya koma ya dinga lallashinta Yana rokonta ta bude kofa yaji me ya faru amma taki har yayi zuciya ya hakura tare da komawa part dinsa ransa a bace bai taba Jin bacin rai ba irin na yau Binta sugar dinsa tana Fushi da shi,Haka yayi wanka yaje kitchen ya zuba abincin data dafa yaci ya koma sashenta Yana cewa dan Allah ki bude ki fada min laifina sweetie,yau bazan iya bacci ba kina bacin rai, wallahi Ina sonki tunda na Fara sonki ban sake kula wata 'ya mace ba,Ni me zanyi da wata mace haba Sunshine,Kadada harda kukan karya dama ba wani so na kake ba na Riga na gane, Dan Allah ko dan Babynmu kiyi Hakuri,Kadada da kyar tace na hakura amma Ni bazan kwana da Kai ba yau na Riga na rantse,Farooq yace da ace ban kwana dake ba gwara na kwana a prison Baby,bed babu ke ai prison ne,Daka samu ma na yafe maka idan ka dameni Zan fasa,Farooq yace yi hakuri na tafi ranar haka Farooq ya kwana shi daya Kadada ma ta kwana ta bararraje abinta kafin safiya cikin ya sace ya dawo normal,tace Alhmdllh jiya na saki tusa Allah ya tsare da tuni Farooq ya rainani,shi kuwa Farooq aiki ma kasa fita yayi Saida yaga Kadada ta fito ansha kananan Kaya tana zuba uban kamshi sannan hankalinsa ya kwanta. 😂 Please ayi sharhi Masu sharhi godiya nake AsmaBaffa 10/6/22, 22:13 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA 🌏 96-100 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne Bily Mai Taya ~- Sai da Kadada ta raka Farooq mota sannan tace dan Allah zanje gidan su Najla,ba inda Zaki je na gaji da yawonki bazan iya ba ki bari zasu Zo yanzu ma Sai na Fara zuwa ta can Naga gogan ko zai yarda muje gidan magani idan Kuma Gwamma ta Hana shike nan tunda sai abinda Gwamma tace Masa, abin nan Watarana Yana bani dariya Gwamma me take nufi da abokinmu data mallake shi haka,gidan magani ko ance Gwamma ta yarda bazai je ba,Kadada tace uhm ai Kaine nace ka barni naje ko zamu hada wani dabarar,bafa inda Zaki je yau wlh na gaji bazan barki ba koma gida sai na dawo,ba yanda Binta sugar ta iya haka ta koma ciki ya tafi ta shiga aikace aikacenta dama Bai kawo Yar aiki ba har yanzu sai me gadi da me kula da compound Kawai yace sai nan gaba bai son sa ido Amarci yake makaranta Kawai take zuwa me hade da boko da addini. Washe gari Umma kamar akan Kaya take gari na wayewa bayan me gari ya dawo daga masallaci tace yawwa Ni kaga bazan iya zaman aure da Kai ba na fasa Dan Allah ka sakeni,baki Megari ya rufe da hannunsa yace Subhannallahi 'yar Gudulle me nake ji haka Yana Fitowa daga bakinki,Umma tace nace bazan iya Zama da Kai ba dole ne ka sakeni Ni wajen tsohon mijina Zan koma,Megari yace toooooo yanzu Kika Yi magana nufinki dama Raina min hankali Kika Yi na sakeki ki koma wajen tsohon mijinki to bari kiji in fada Miki kin San kungiyar Nan ta kwallon kafa Enugu rangers? Umma tayi Shuru yace to su Kika taro Enugu Rangers Kika taro,kin taro match,kin gingimo Barcelona kin tari Manchester United idan ma Zaki sa a kawo Miki kayan daki kisa azo ayi jere idan Kuma kinki tabarma ni bata dameni ba,kinwa kanki da Kika Yi dadi minti goma na kawo ba wahalar da Kai ba hada zufa sai Dadi Kawai sannan na sakeki akan na sakeki gwara na koma taliya Yar hausa. Umma ce ta fashe da kuka da karfi sai ga Uwar gida Sahura ta leko Amarya lafiya yo sabo da Allah mu bamuyi kuka ba sai ke Ni da Kika aure min miji ma Sai kece a Gaban Yara Zaki dinga Mana ihun kuka dan Allah Dan Allah idan shagwaba kike ma Megari kiyi a hankali Mana cin fuskar ya Isa haka idan Kika Masa ke da shi ma shagwaba ta wadatar abinda kike so Zaki samu,Megari yace Allah sarki kapinta ne ya Mata tsiya yayi Mata halin nasu ya zuga Mata karya tun wancan satin za a dauki Kaya azo a jera gashi har ta tare abin kunya da tabarma shine bakin cikin mijinta ya kwana a tabarma yasa take wannan uban kukan,Sahura tace Allah sarki Ina da katifar Salahu da yaje da ita makarantar kwana ya dawo ita sai na dakko muku ku samu ku rage Umma cike da masifa tace bana so ki fadawa mijinji ya sakeni na gaji,Sahura dariya ta kamata tace kefa kika ce duk garin nan shi kike so wannan Maganar taku ce Sanda kike kaunarsa kinyi shawara dani sai yanzu Zaki ce nace ya sakeki ba ruwana bari na damo koko ki sha ai shi aure ba a Masa haka shedan ne yake rinjayarki Sahura ta juya ta tafi Megari ya kalli Umma tare da leka fuskarta yace Yar kutumba ta harda girgiza kafadarta yace ikon Allah wani ko ba ko sisi sai kiga Yana ta kiba kalli Ko kashin wuya babu Allah ya Gina Miki tsoka Ni dama bana son mace ramammiya kana kwance kashinta Yana sukanka,Umma Takaici ya kamata ji take kamar ta shake Megari,tace Allah daga Sha biyun Rana bazan Kara maka lokaci ba sai ka sakeni,Megari yace minti 5 biyar na kawo na sakeki hauka nake bana Shan wahala ba ko zufa Ina farawa sai abu Sahura Kuwa sai na raba dare, Umma tace Sahura ta fini kenan wacce ake dadewa ai itace da garin,Nace bana sonka dole ne to wai,Megari ya Bata rai ya nuna Kansa yace kin ganni nan Kano pilars ne da Kansa match kike tarowa ya mike yace Indai dan tabarma ce Bata dameni ba na dai kwanta na tashi ya Isa zaman duniya na huta makara ma muyi zamanmu a haka Kuma wallahi bazan sakeki ba Allah Yana kallonki ba a yiwa Allah wayo Naga abin naki Allah ma so kike dole sai kin fusatar da shi wallahi kiji tsoron Allah Kuma wallahi tunda da tsiya kike so na sallameki baki Isa ba mutu ka raba kije ki tambayi Iyayenki tun kafin na aureki suka ce Kar na sake na sakeki sabo da sun fada min auren kisan wuta Kika Zo Yi dani Kuma karya kike baki Isa ba Kuma dole na dangwali arziki zaki San kin auri Megari,Yo Ni na taba ganin marar mutunci irinki duk fadin garin Nan ki rasa Wanda Zaki auren kisan wuta da shi sai ni Megari Guda me girma Megari duk garin Nan babu kamata shine Kika zabo ni anga dan gayu da Yan kudina Allah ya daukakani shine Kika taho wajena zakici shinkafa da Miya a banza ki tafi ba irinmu akewa haka ba Kar nake ganinki,Bari kiji Lagos din da kike gadara ita kin waye acan shekara ta talatin a Lagos sai da za a bani sarauta bayan Mahaifina ya rasu na dawo Nan Kauye Shekarata Biyar a Birnin kudu jigawa state,ki tambaya kiji sai da nayi shekara hudu a gamborin gala,daga nan na wuce Shagamu,na dire a Birnin gwari a Nan na dinga noman Jar masara daga Nan na koma Babura sabo da haka ki kiyayeni na fiki Iskanci Sanda mukayi namu rashin Jin tun kina yawo da Dandiras a garin nan,Sanda kina yarinya mu muke koraki gida idan Kika tafi Zaki Shiga rafi da cikinki kato,dama can zubin kwado aka Miki shine yanzu ke idonki ya bude,Sanda kika Zama budurwa bakin jini ne dake kaf garin Nan baki da saurayi Sai Alhaji Nasir ne ya rufa Miki asiri har Zaki zo ki nuna Mana Iskanci to tun bakya yawo da wando muka sanki,Umma tayi Shuru tana Jin cin mutuncin da Megari yake Mata iri iri Kuma ya fice abinsa,Yana fita ya iske Uwar gida a gindin murhun tana dama koko,yace Uhm Sahura sarkin iya koko uwar gida ran gida in bake ba gida,Sahura harda yanga tace Ni da ka nuna min iyakata kayi min kishiya me zaka ce dani,Megari ya kalli kudu da arewa yace yaran Nan sun tafi makaranta iceko? Sahura tace tun yaushe sun siyo waina sun tafi,Megari yace yawwa kin gane Sahura kece macen fa,ki duba ke yanda muke raba dare muna soyayya Amma waccen Kuwa na kasa tantancewa da lafiya ta kalau nake ko itace ba kalau ba,Sahura ta galla Masa harara tace bana son munafunci ita nasan me kake fada Mata a kaina,Megari yace laaa Billahillazi ba ruwana Ina bayanki ki duba Kuruciyarki gata a fili kamar Baki taba haihuwa ba abubuwa cas,ita Kuwa abu Kamar Dan bera Kan nononta kamar Yar gullisuwa abar Nan da Iklima takeyi tana tafiya da ita makaranta tana siyarwa,Sahura tace Ni dai ba ruwana anjima kana zuwa wajenta karshe nawa nima kace Kamar Iloka Ni dai bada Ni ba,Megari aka Gama koko da kosai yaja gefe kusa da Sahuransa ya Sha yace Saura a duma min tuwo naci na tafi gona,Sahura tace Bari na kaiwa Amarya ta dauka ta kawo har dakin Umma Umma tana ta kuka a saman tabarma Sahura tace ga abin Kari,cike da masifa Umma tace baza a Sha ba kice Masa ya sakeni,Sahura tace Sanda Kika aureshi kin sanar min ni Ina kaunarki ki saki ranki muyi zaman mu lafiya mu taimaki juna mu kwantarwa da mijinmu hankali,Umma zaginta tayi Wanda su Kadada Suka koya a wajenta tace da Sahura Hammatar uwarku ke da Megarin wallahi bazan taba Zama ba,Megari Yana tsakar gida Yana ji ance Hammatar Uwarsa yace kin zagi miji me daraja keda Allah Ni kam babu saki kin sake jawa kanki Zan sake rike igiyoyi ram in Zaki Sha kokonki ki Sha tunda Baki da mutunci shayi ma bazan siya Miki ba,Sahurar data Miki kokon ita bata da gata ko ance miki bata da iyaye daga Hammatar uwarki ta fado Megari ya rama shima,Umma tace sai na Tara maka jama'a na maka sharri,Megari yace kin Dade baki tara ba duk garin nan babu Wanda nake Jin kunya ko ta second sannan ya bar gidan gaba daya. Da Rana haka Sahura ta dafa dankali da kuli a gefe ta kawowa Umma wacce taki Fitowa a daki ta yini wanka da Alwala Kawai ya fito da ita,yunwa ce ta Mata yawa ko karyawa bata Yi ba haka ta dauki dankali ta dinga samuka tana tsaki tana hawaye har ta ci da yawa sannan ta sha ruwa,sai Yamma Megari ya dawo ko ta Kan Umma bai bi yayi wanka yaci abincinsa sannan ya fita Bai dawo ba sai da yayi Sallar Isha sai gashi ya shigo Yana gyaran murya ya shigo da kifinsa soyayye da gurasa dakin Amarya harda lemo mirinda,Umma yau taki saka kayan bacci Wai Kar ma Megari ya kusanceta,Kamar bata bata Masa rai ba haka ya shigo da sallama tare da cire babbar rigarsa ya ratayeta jikin wata kusar labile,Yana Murmushi yace Kinga na dade ko kiyi hakuri Wata shari'a nayi me sarkakiya,ni bana zaman majalisa kullum Ina wajen iyalina, Umma baki ta tabe a ranta tace wanne shege ne zai kawo ma wata Kara har kayi wata sharia,Megari kamar yasan me tace yace ai me warware wannan Matsalar sai Fasihi,Yau Hakimi ma Sai da ya jinjina min,darajata ta karu,Umma ta tabe baki tana Masa wani kallon raini,Me megari ya bude kifi da gurasa,Umma ba kunya ta janye ledar ta cinye kifi da gurasa Megari ko dandanawa baiyi ba,taje ta jefawa Sahura ledar a kofar dakinta Wai dan tsokana idan ta tashi ta gani tunda taki sa mijinta ya saketa,hannunta ta wanke da sabulu da bakinta sannan ta dawo ta kwanta a tabarmar ta wani dunkule waje Daya Kar ma a taba ta,Megari ya kalleta yayi dariya yace gashi Kuwa ba wuya kin dunkule ko ya Kika dan ja kafafu sai ki hade waje daya to abace Yar kutumba dake,Umma bakin ciki ya kamata a ranta tace mutumin nan fa a wayance yake kashe Ni da ba'a Yana ci min fuska,Baza kisa kayan baccin bane? Umma tace na daina sawa ai mutumin arziki akewa shiri,Ni mutumin banza ne kenan? Yanda ka bawa kanka yace plus shekaru masu yawa bake ba barin gidan nan Umma ya tura gefe ya kwanta a gabanta suna kallon juna,Umma tayi baya zata dauke kanta Megari yasa Hannu biyu tare da rike Kan Umma gam yace dole yau na Kare Miki kallo na gaji da rufa rufar da kike min,Ya tsurawa Umma Ido yace Al'quran harara garke ne Dake ashe dole ashe bakya so a kalleki,hancin Umma yaja yace wallahi kece tun kina yarinya haka hancin nan yake kamar an dakeshi da guduma dama ke Sam bakiyi Kamar Yan Fulani ba sai kace Yar Cameroon haka kike,Umma Kamar tayi kuka,Ji tayi Kawai Yana cire Mata Kaya,ta rike rigarta yace ai wallahi yau idan Wandon jean da rigarsa Kika saka sai nayi fata fata dasu gwara ma ki tsaya na biki a sannu,Suka Fara kokawa da Umma Megari ya shakewa Umma wuya da Hannu biyu sabo da kibar Umma, Ya Fara kokarin kwance zani ya kasa ya samu duwawun Umma ya dinga laftarsa da duka Umma ba shiri ta kwance daurin zani da kanta tana cewa Allah ya Isa,Megari ya cire rigar ya jefar ga zafin siminti da tabarma Umma na ji jikinta duk ciwo yake,Megari sai kallon Umma yake tana ta kamshi,Umma ta zaci birgeshi tayi tace mene kake kallona? yace ba komai gani nayi Kamar itacen tukuba da ake gasa tsire dashi,kin San Haka yake gungume guda daya ake dorawa,Umma da masifa tace ai shi yasa nace ka sakeni,Ina sonki cewar Megari ya jawo Hannun Umma tare da dorawa a Anaconda yace maza birge mijinki yau,Hannunta ta fisge tana masifa Megari harda shidewa yace gyara Zan shiga kogo,Umma ta dinga tsinewa Megari a ranta tana kallo ya wani bankareta duk ya rasa inda zai sa Kansa jikinsa sai rawa yake ya afkawa Umma,Duk da bata so Umma sai data ji dadi ta fashe da kukan bakin ciki Wai taji dadin Megari tayi asara,Megari yaji Umma harda ruwa yace shike Nan na dauki ciwon sanyi ga sanyi Nan Yana ta zubowa,Umma tace Ni bani da sanyi yace ah to uban mene wannan tunda kince Allah ya kiyaye kiji dadina bakya Jin dadi baza ki taba ji ba Kuma Naga ruwa Yana zuba idan ba sanyi bane uban mene wallahi Ina Jin kaikayi sai kin biya kudin magani kwandalata baza tayi ciwon Kai ba,Umma ta Masa banza duk masifar da yake bai fasa abinda yake ba,Umma ta Kai Hannu zata rike Megari ta kasa control din kanta yace karki taba ni karki soma tabani ki kyaleni nayi abina ni kadai,Yana Jin dadinsa yace Sahurata ki Kara hakuri sai jibi Zan dawo,Dan danan Megari ya kawo yana murna yace hauka nake na sakeki kawowa a sadaka ba wahala da yawa,Umma tace ka goge min jikina tana kuka yace ki Zama kanzo ba abinda ya shafeni Indai sai na goge Miki ne to ki bushe ki koma kanzo ba asarata ya gyara jikinsa yayi tsalle ya koma bayan Umma tare da cewa sani a lungu nafi Jin dadi,Umma a ranta dai tana ta tsinewa Megari har tayi bacci bata sani ba harda komawa kasan siminti ita baza ta kwanta a jikin Megari ba,Megari yace ko yanzu Maza mun yiwa Mata zarra yanzu ka duba hukuncin Allah tunda na auri Sahura auren saurayi da budurwa bata San Mazantakar kowa ba sai tawa Ni Kuwa gashi na San ta Mata biyu to da Mata hudu ma na aura duk Haka zanta person person da su yau Ina cikin ta wannan gobe naji canji na fada kogon waccen amma su Kuwa sai ni daya nayi ta gwara kansu suna kishi,Megari yayi wata dariyar Jin Dadi yace Alhaji Nasir ka taimaka min,Umma tana jinsa tace ai gwara shi nafi sonsa,Megari yaji haushi yace karki jawo cikin Daren Nan na fasa Miki Kai wallahi,Umma tasan Megari ba mutunci ne da shi sai tayi Shuru tayi baccinta. Ni Kuwa washe gari da Yamma nace da Asif Kawai su dakko malamin gida yafi Suka ce sunyi magana da shi ma Amma yace sai jibi zai Zo sabo da mutane sun Masa yawa,Jawad ne ya fito ya ganni tare da Asif Muna magana harara ya watsa Mana harda tsaki ya wuce ya Shiga mota har ya Mata key sai ya fasa ya kashe ya dawo gabanmu ka rantse kalau yake yace Maganar magani kuke to ba shegen da zai min magani Kuma ba inda zanje duk malamin da yazo sai na yanka shi bar min gida yace da Asif Yana zare Masa Ido,Asif ya juya Kawai ya tafi ya Shiga mota ya bar gidan,kaina ya dawo tare da nuna ni da yatsa yace wallahi badan Gwamma tace ba sai kin bar gidan Nan yau,kinci darajarta,nace yanzu Jawad komai sabo da Gwamma kakeyi Gwamma me durtyn hammata....kafin na rufe baki ya mareni Yana kokarin dukana na take da gudu ya bini mukayi ciki na Shiga dakina kafin na rufe kofa ya shigo a fusace, Tahantsi ce daga waje tace Sannu da zuwa Gwamma ga Gwamma tazo oyoyo,Lokacin Jawad ya bini Kan gado zai ci ubana yaji ance Gwamma tazo oyoyo sai ya fasa,Tahantsi taci gaba da cewa gwamma shigo zauna,fita yayi tare da lekawa Ina ganin haka na sakawa kofata key,Ya duba baiga Gwamma ba Bai Kuma ga Tahantsi ba jikin kofata ya dawo yace Zaki fito ne,nace Allah ya tsinewa Gwamma taci ubanta,Jawad yaja kwafa yace zamu hadu ya koma part dinsa ya fasa fita ma yayi Fushi an zagi gwammansa. Yara ma duk ba sosai nake barinsu suna zuwa wajensa ba,yau ma suna dawowa daga school Suka ce za a siyawa su Meenat textbook nace to karku fada Masa Zan karbo muku kudin Suka ce to sabo da bana bari suna fahimtar me ake ciki sun San dai ya canja Sam baya kula kowa, Tahantsi dare nayi ta dinga min Dariya ganin nayi wanka nayi shiri cikin wasu Yan iskan kayan bacci,tace dadin abin dai sai Gwamma tace,nace haba wannan wlh ko gwamma bata ce ba Yi akeyi ai halittar Allah ba karya, farko ne Kawai zance Masa Gwamma tace Yana dandanawa ba sai an sake cewa gwamma tace ba,Gwamma ta cuceni Dan kirarin da ake min yanzu na daina ji me tukunyar Zuma duk an daina fada min,a tsorace na nufi part dinsa sabo da na zagi Gwamma yace sai yaci ubana, Shiga nayi Ina rabe rabe a jikin bango ya kalleni yana latsa wayarsa,wajensa na nufa ai Kuwa ya mike a fusace Naja baya na koma jikin kofa zanyi kuka,Nima da maita bazan fita ba,shahada nayi na taho da gudu tare da yin tsalle na daneshi ba zato bai shirya ba sai muka fada saman bed,ransa ya baci idonsa ya canja yayi ja sabo da masifar da yake ji,tuni na Fara hawaye nasan yau sai ta Allah,idona na rumtse tare da rike hannayensa biyu na Dora su a saman kirjina ya tsura min Ido na hura Masa iska ya lumshe idonsa nace Gwamma ce tayo waya tace ka dinga Yi kullum,yace me? Da masifa ya tambaya,rigita na janye sama albarkatun kirjina suka bayyana,ya Kura musu ido,Marina yayi amma kadan,kumatuna na sosa na gyara rigata Zan tashi ya rikeni,harda zaro min Ido sai da naji tsoro yace Gwamma tace ayi shine Zaki tafi,kallonsa na tsaya yi yace ke nake jira,kunya naji na yunkura Zan tsere ya tare hanyar ya sani a tsakiyar hannayensa Yana samana, rungume shi nayi muka Fara kissing juna,ransa a bace Yana ta Yi Kuma Ni Dariya ma yake bani tuni muka lula wata duniyar ta Dadi. Kadada cikin dare ta Fara tashin Farooq 12am ya bude idonsa da kyar tambaya yayi haihuwa ce? Dariya ya bata ciki wata uku ace Wai haihuwa ce sai dai idan Bari ne tace tsire nake so ni,Farooq ya duba lokaci yace da Daren Nan,Ni wallahi shi nake so idan baka samo min ba sai na hadiyi zuciya,Ido Farooq ya zaro yace akan tsiren? ae to ba Kai kayi cikin ba kullum idan nace ka dinga hakuri Kai baza ka hakura ba ai ga irinta nan,Farooq ya kunna light yace to Watarana tsakani da Allah ba kece kike so ba,Ni Kuma tunda nasan kina so taya zanki Yi, naji dan Allah ka tashi ka tafi ka siyo min dare na yi, tashi yayi ya zura jallabiya Yana fada babu abinda ya dameki ko Mene ya sameni da tsakar dare akan tsire,ba abinda zai sameka Inshaallah jeka sai ka dawo karka dade,Kadada Palo ta dawo ta zauna tana jiransa tana Jin fitar motarsa yasan inda zai samo direct can ya nufa Allah yasa ya samo Kuma sai gashi ya dawo da wuri,ya kawo Kadada tana ta Murna tace haba ko Kai fa yace Ina zaune sai kin cinye kuma,ko Zaki ci kije kiyi Kashi ki dawo kici gaba da ci ki koma toilet sai kin gama cinyewa Zama yayi yasa Kadada a gaba tana ta cin abinta cikin nishadi sai gashi ta cinyeshi tas me uban yawa tace da akwai Kari ma Shiga zaiyi,Farooq ya zaro Ido yace kinfi karfina,Cinyarsa ta dadawa duka wani tass muje ka Fara aikinka yau ba bacci Gwamma tace muje,Farooq Yana ta dariya yace Allah ya kiyaye Gwamma tace nayi sai kace Jawad, yaji Dadi yace ai Indai wannan ne Ni bana gajiya sai dai godiya ma ba sai Gwamma tace ba amma ai Kya bari dai Nima naci wani abu in ba so kike ruwan jikina ya Kare a wajenki ba,Kadada tace Gwamma tace dan Allah tashi,Farooq Yana dariya yace sanda ake muku abin Nan da farko kuka ba Wanda ba kwa yi,Yarinyar Nan kiri kiri Kika dinga min ashariya kalli tabon disvirgin dinki da nayi yanda Kika dinga cizona,a jikinsa ta kwanta tace sorry ai yanzu nayi hankali bazan sake ba,da Kika ji Dadi ba ai dole kice kinyi hankali,Kadada tace saitin Anaconda ce ni,Anaconda ta saita ni nayi hankali abina Ni na maka rashin kunya Allah ya kiyaye wancan ma Dana Yi ka yafe min kaji na tuba Kadada harda yin kasa da Kai sabo da Anaconda,Farooq yace ki bani abu naci first,Kadada tace gani Kuma me kake jira,ture Kadada yayi sai kitchen domin ya samu abinda zai ci,Kadada ta bishi a baya ta rungume shi a Haka suke tafiya, Cornflakes zai dakko Yana can sama ya dauki Binta sugar ya daga sama ta dakko Masa ya direta a kasa,haka duk abinda zai dauka sai ya daga ta cak ta dakko Masa ya ajiyeta,Madara ya zuba ya hada Yana Sha tana jikinsa ta kankameshi Suka fito,Farooq dai dadinsa yake ji Kadada tana birgeshi da salonta. Aliyu Iyayensa sun Kai kudin Tahantsi a ranar suka ce suna so a sa musu rana ai Kuwa Suka ce su sun shirya,za a sa musu Nan da wata biyu,Tahantsi murna Kamar me ranar gadona yaci ubansa da tsalle an sa bikinta aikin gidan Nan kaf Hana Yan aiki tayi itace tayishi tayi komai har Yara ranar sun sha Wasa da Tahantsi. Bayan kwana biyu Asif da dare suka Zo da Malamin har gida Jawad Yana dakinsa bai sani ba,nace malam Yana ganinka zai iya haukace mana,Malam yayi Murmushi shi a dole kwararre yace karki damu Yana kallona ma ba inda zai je,ai duk wani bakin Aljani Yana ganina zai Fara konewa,tunda naji haka a Raina nasan da kyar ne idan malamin kirki ne,Farooq Yana Nan shima nida Tahantsi Muna gefe Malamin sai kallona yake duk inda na dago da Kai sai mu hada Ido abin ya dameni ma, Tahantsi tana ganin Malam shima ana haka sai kuwa ga Jawad ya fesa wanka ya fito Yana kamshi Kamar ba abinda yake damunsa Malamin ya kalla ya Mika musu hannu har su Farooq Suka gaisa ya nemi waje ya zauna,Malamin yayi Murmushi ya kalleni harda daga min gira Wai kin gani dama na fada Miki ba inda zai iya zuwa yanzu haka aljanin Yana jikinsa Yana tafarfasa,Farooq ya bude baki Suka kalli juna da Asif suka tabe baki,tashi yayi ya nufi Jawad ya tsaya a kansa ya juyo tare da ce min taso ke,tashi nayi naje yace matso kusa dani sosai,Tahantsi tace Kai Malam da aurenta fa,Tsawa ya yiwa Tahantsi yace Zan maida Miki aljanun Jawad jikinki, Tahantsi tace Gwamma ma taci ubanta karewar tsafi,Farooq ne yace tayi shuru sannan tayi Shuru,tsugununawa Malam yayi a Gaban Jawad ya kalleni yace rike min babban yatsansa na kafa,Zan rike yatsan Jawad Kawai naji Malam ya Kai hannunsa Kan nawa Wai zai gyara min ba haka ba hak.... Wani mahaukacin Mari muka ji an dauke Malam da shi ashe Jawad ne,Kafin Malam ya dawo hankalinsa ya Kara Masa wani gaba Daya sai naushi ta ko Ina Jawad zaiyi kisan Kai,Farooq suna rike shi amma duk yafi karfinsu,Malam da babbar riga Iska tana dagata falau falau Yana gudu sai nemarsa mukayi Muka rasa ya gudu daga gidan, Tahantsi ta dinga dariya Jawad ya hada uban zufa,Asif yace Jawad ai Jawad da yayi Kan Asif sai gasu da shi da Farooq duk sun fece babu su a palon Ashe wani bedroom Suka fada Suka sa key, Tahantsi ma ta kanta tayi aka barni daga ni sai Jawad Yana huci,nayi tsili tsili tsoro ya cika ni,gabana ya karaso Yana kallona kamar zai hadiyeni jira nake kawai naji duka sai naji yaja hannuna yayi part dinsa dani,muna zuwa Palo naga ya jawo wani dogon cable ya daura a jikin kafar kujera ya hada hannayena ya daureni a jikin kujerar dam dam hannuna sai zafi yake,Ina durkushe a wajen ya haye saman kujerar yayi kwanciyarsa,ko ya nayi mutsu mutsu sai ya juyo ya zuba min rankwashi yaci gaba da uzurinsa. Gajiya nayi na dinga rokonsa Ina dan Allah Jawad din Gwamma,na Gwamma dan Allah ka kwanceni,Dan Allah dan Gwamma,na Gwamma...Jawad gajiya yayi da Kiran Gwamma da nake Yi ya kwance ni harda bige min baki nayi dariya bayan ya kwanceni, Jikinsa na fada zai Yi masifa nace Gwamma...Gwamma,kyaleni yayi na ja gemunsa ya bige hannuna,Waka na Fara nace...gyale....me tuta Uku sai masu samari..... Sha madarar lilo.....Ni da bani da saurayi Gwamma ta siya mini....... Sha madarar lilo,dukansa nayi a kirji nace gwamma ce tace,hararata yayi ya tare da tureni ya tashi Yana magana da kyar yace yunwa nake ji,da sauri naje na kawo Masa abinci me dadi dana yi ya zauna yaci sai lokacin Asif da Farooq suka bar gidan gaba daya Tahantsi tana ta musu Dariya Kamar me. Umma Kuwa washe gari da asuba me gari Bayan ya dawo daga Sallah ya iske Umma a saman sallaya tayi wanka da Alwala tayi Sallah,Megari ya fige Hijab yace Adduar ta Isa azo a bani nayi na tafiya gona,Umma bakin ciki yasa ta fashe da kuka me gari Kamar ya samu wata randa haka ya tintsirar da Umma a kasa gashi ya fita karfi tana Raina shi Ashe karfi gareshi yace ke ai sharp sharp ce yanzu Zan gama Umma ta dinga cewa Allah ya isa,amma Megari ya fara kokawarsa da jikin Umma ya makalkaleta sannan yace kifina na jinmya Zan fanshe haka Kawai kifi na Yana Nishi kamar Yana dambe Umma tana yau Ni na Shiga Uku kafadata zaka jijjige min kafada amma Megari tuni yayi nisa yace yau ni style zanyi Wai ta baya zaiyi yayi yayi ya daga kafar Umma sama ya kasa idan ya daga ya rike ma gajiya yake ya saki sabo da nauyi,gashi yace shi dole sai ya canja salo,Umma tace Wai Mene haka Dan Allah yace salo...salo...yace to Yi goho Umma tace wallahi baka Isa ba haihuwa zanyi ko ance Ni Sahura ce bazanyi ba,Megari yace to tashi zaune ki kalmashe min kafafunki,a'a ka samo keken dinki ka shimfida kafafuna sai ka kalmashe,Megari yace to jaraba Yi min na gargajiya na kullum kullum tunda kunfi so kullum ku kwanta Kuna karewa sama jannati kallo ai shikenan sai ki baje, Megari ya sake gwangwajewa da Umma ba yanda ta iya ba zagin da bata Masa amma ko a jikin takalminsa. Masu sharhi Ina godiya _Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_ _Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_ _Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_ _Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_ _Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_ _Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba Kamar su Lady capsule 4500 Sugar wanita 3500 Glutathione 3500 Vitamin e 3k Gluta white 3500 Royal jelly 3500 Apetamin 3k_ _Frozen collagen 3500 Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_ _Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_ _Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state 08066726866_ _Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_ AsmaBaffa 10/6/22, 22:15 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 111-115 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naku ne Teegana's Kitchen Auta Ina gaisuwa mutuniyar kirki,Allah ya biya miki bukatunki AIDA MAMAN TASNIM Muna karasawa Part dinsa ya ajiyeni tare da dakko wayarsa ya Kira wayar Hafeez,bugu biyu ya dauka ya gaida Jawad yace Ina Aunty? tana nan lfy tana jinka ma,ya karatu bana son shiririta da kule kulen Yan Mata nasan halinka Hafeez,Dariya Hafeez yayi yace na samu ta aure ni ba ruwa da kula Yar wani,a Ina ka samu ta auren? Yaya Baturiya ce baka sani ba,ka canja ma tun da wuri Ni bazan daura maka aure da baturiya ba idan ma zaka canja ka canja,Kai Yaya Wai Mamanka fa balarabiya ce shine ni zakace bazan auri baturiya ba,Tsaki Jawad Yaja tare da furta baka hankali bana son kule kulen Yan Mata fa na fada maka,Hafeez yace to Yaya ni ya zanyi na hakura wacce kake so shike nan,Jawad yace ae naji shi yasa Ahmad ya fika hankali shi duk irin wannan baya Yi ba ruwansa,Hafeez yaji fadan yayi yawa yace bawa Aunty wayar,Mika min Jawad yayi Muka gaisa Hafeez yace Aunty ko Kira babu shike Nan ai kin manta da kaninki a wata kasar,Murmushi nayi nace kaji da shi Muka fara hira Jawad yaga Shuru Shuru Muna ta waya Muna surutu Hafeez Yana bani labarin kasar waje Jawad ya kwace Wayar ya kashe yace Kanin Miji ne fa kiyi ta labari Yana Jin muryarki haka,Murmushi na saki nace Allah ya yaye maka yace Ameen Kuwa,yawwa iceko kin tabbatar ban kebe daki daya da Gwamma ba? nayi dariya nace ko daya yace yawwa Alhmdllh Kar naje ko mun kebe daban yanzu naji hankalina ya kwanta ki kawo min abinci,tashi nayi na kawo Masa abincin dana shirya,abincin na shiga bashi a baki Ina ci Nima har Muka koshi sannan ya hakke akaina ya fara gurzata son ransa yau nasan yayi missing dina sai dana gudu sannan ya hakura. Washe gari da wuri Tahantsi tayi Mana sallama ita tafiya zata yi Jawad ya hada Mata Sha Tara ta arziki,Kadada harda bata dubu ashirin sannan Tahantsi tace fito min da Gwamma,Kadada ta bude Gwamma tace ke fito jiki bakikirin sai kace Dinya, Tahantsi tace mugun dinya ma,Gwamma tace Na siya...taki Fitowa,Suka buga suka raya Gwamma taki Fitowa ita taga wajen zama,Kadada tace ai Kuwa sai kin bar min gida room din Zan gyara ta jawo hannun Gwamma ta yo waje da ita, Tahantsi tace yau naga ta kaina Aliyu ne ya kirata a waya Yana tambaya kin tafi ne? Tace yanzu dai Zan tafi yace ki jirani mubi flight hanyar Nan bata da kyau Kar a jawo min asara, Tahantsi akan Gwamma ta Shiga jirgi gwara su tafi a motar haya,taki yarda ita tafi son mota,Aliyu ya buga ya buga Tahantsi tace Allah a mota Zan tafi yace to gani nan,15mnt yazo ya kaisu Tasha ya saka su a mota sannan ya biya kudin motar Gwamma tana ta faman cewa Na siya,kowa yayi magana a motar sai ta zabura tace Na siya,Aliyu Yana jikin window saitin Tahantsi yace Baby me take yi ne haka? Tahantsi tace dama a gidan mahaukata take sai ta gudu ashe Nan tayo shine akace an ganta a nan lagos nazo na dauke ta Zan maida ita can gidan mahaukata,Aliyu yace Allah ya bata lafiya karaf Gwamma tace na siya sai da motarsu ta tashi sannan ya bar tashar. Har dare suka je gwamma tana ta faman furta na Siya, Tahantsi tace tsakar dare Ina Zan kaiki kauye ta jata Suka tafi gidan Ummiya. Umma gidansu ta koma da Kaya niki niki tunda Suka ganta suka tabbatar an saketa duk ba Wanda ya kulata sai Inna babarta dake uwa duk inda take Uwa ce Umma tana ta faman kuka tasan iyayenta ba sauki,Inna tace bankadaddiya mu Mene ya damemu kiyi ta zama Allah ya shiryeki,Babansu Kuwa bai ce komai ba har Umma ta ajiye kayanta ta fito kannenta suna aiki ta karbi aikin taci gaba da Yi ita dai Indai zata koma gidan Abba to kowacce wahala ce zata jure ba matsala,tankade take Yi zata ci gaba da girkin data karba a hannunsu cike take da nishadi abinta. Megari Kuwa Umma tana tafiya yace a ransa na huta haba tunda aka aureki ba hutu ba komai Ina amfaninki Yar Kurkura,Sahura ce tace Naga kana tunani lafiya? Megari ya harareta yace baza dai kiyi kawance da ita ba na fada miki matar da bata kaunar sahibinki abin Alfaharinki me zakiyi da ita,Sahura tace can da matsalarka yo ni tace bata so Ina ruwana,haushi kaji sabo da ka saketa,yace rufe min baki Yana fadan haka yayi waje. Tahantsi Kuwa suna shiga gidan Ummiya ta gansu su biyu Gwamma tana ta zaro Ido tana kalle kalle tana furta Na Siya,Ummiya tace lafiya Kika taho da ita daga Ina kuke? Tahantsi ko Zama batayi ba sai data bawa Ummiya labarin duk abinda ya faru,Ummiya tayi mamaki tace tab ai Kuwa gobe da sassafe ki tafi kauye da ita Gwamma tana ta faman Na Siya dinta, Tahantsi ta kaita daki daban ta bata abinci da ruwa dake tana cin komai da kanta,washe Gari Kuwa da sassafe ta dauki Gwamma sai Kauye suna zuwa ta shiga har gidan,Yan gida Suka yo caa Kan Tahantsi a Ina Kika samo gwamma? Tahantsi tace a hanya Muka hadu da ita,dama haushinsu suke ji kawai Suka yo Kan Tahantsi zasu daketa suna dura Mata ashar kamar basu santa ba Kamar ba Yan uwanta ba garin za a daki Tahantsi aka tankade Gwamma ta fada Kan kujera kashin kugunta ya goce, Tahantsi sai bangaren Iyayen Ummiya ta shiga da kyar Baban Ummiya ya fitar da ita ita daga gidan yace tayi sauri ta tafi,Babar Tahantsi sai kuka take tana tsinewa Ummiya da Najla sun rabata da yarta. Bayan sati daya yau komai normal tare muka je wajen Ummiya tun safe nida Jawad, muna Palo a zaune Sai kallona yake idan Muka hada sai ya kashe min Ido daya, da sauri nake dauke kaina, Ummiya ce ta tashi tace zaku Sha furar? Jawad yace ae Ummiya,tana fita ya kalleni yana Murmushi kasa kasa nace dan Allah karka kunyata ni, yace Gwamma tace ayi,Dariya mukayi nace to kayi din a nan mu gani,kusa dani ya matso tare da rike hannuna ya mamuke ni Yana min rada a kunne yace Wai ni har yanzu banyi ajiyar Baby ba ya furta Yana shafa cikina,nace dan Allah Ummiya zata shigo Ni wlh nayi hankali yanzu Ina Jin kunyar Ummiya,aure ya gyara ni irin kaddarar data afka min a auren nan naka dole na Kara hankali,Jawad yana dariya ya kwantar da Kansa a kafada ta sai ga Ummiya kamar an jefo ta ta shigo da sauri na matsa gefe duk na rude sabo da kunya,kaina na sosa na mike tsaye na karbi kayan hannunta na ajiye,kallo na tayi ta tabe baki tace gashi nan kusha sai me Zan dafa muku Kuma?nace Ummiya faten Tsaki da yakuwa,Jawad yace wanne faten tsaki? ban iya Sha ba,Ummiya juyawa tayi ta fita a ranta tace kaji Yara zasu maida ni Yar aikinsu,Kitchen ta Shiga ta yiwa Jawad girkinsa lafiyayye daban ni Kuma tayi min faten tsakin da nace da yakuwa . Ina fahimtar ta gama na mike naje Zan karbo Mana mayafina na ninke na ajiye a saman Handbag dina,Jawad ya kalleni yace kin Fara Zama Yar lukuta My love,nace a hakan yace ke baki ga yanda Kika Kara wani ja da kiba ba,Ina zuwa kitchen na iske Ummiya ta shirya komai naje dauka ta kalleni tace Najla Kuma anya baki da ciki? Kunya ta kamani na juya baya da sauri nace babu komai fa Ummiya nayi maza na dauki abinci nayi palo na kaiwa Jawad,na dawo na dauki Nawa sai da Muka koshi sannan yayi Sallah yace zaije wurin wasu mutanensa a branch dinsa na Kano ya fita ya barmu daga ni sai Ummiya dama Tahantsi ta tafi makaranta ita, Ummiya tace na kusa aure,dagowa nayi da sauri na kalleta tace kwarai Kawai na hakura Zan koma gidan Babanki,nace gidan Baba Kuma haba Ummiya duk abinda ya Miki ni wlh ban yarda ba bada yawu na ba,Kawai dan Yana ta zuwa Yana daukan nauyinki sai kice Zaki koma idan ya Kuma wahalar dake fa? Ummiya ta tsaya tana kallon ikon Allah sai da na gama tace Sannu uwata,Ni gaskiya baza ki koma ba na furta Ina turo baki gaba,Tsaki ta ja Kawai ta bani waje,kujera na dakko na zauna a tsakar gida Ina ta faman Fushi Ina cika Ina batsewa har yamma tayi bayan 5pm sai ga Jawad ya dawo gidan ganina yayi Ina ta fushi bai tambaya ba yace tashi mu tafi driver zai Kai mu airport,tashi nayi na shiga ciki Ummiya tana bedroom nace zamu tafi ya dawo ta mike daga zaune tace ki sake Masa godiya wannan irin abin arziki haka yanzu bikin Tahantsi lafiya ba ruwanmu to ya gama komai,nace to 100k na bawa Ummiya nace gashi yace kiyi cefane,Ummiya tace ke ki mayar masa wannan irin kyauta haka nace in Zaki karba ki karba ai ba roka Kika Yi ba mutum ya baki Abu Kuma ace a maida ai bazai ji Dadi ba,dadin Zama da yarki yasa ake Miki yanzu da tsiya nake shuka Masa ai bazai ma saurare mu ba amma yarki tana abin kirki a gidan Miji kice baza ki karba ba,Ummiya aike Ummiyan me hankali ce yarki hankali ne da ita,bazan mayar Masa ba idan million ya baki karba zamu yi,Ummiya tace har yau dai da ragowar son kudin nan a ranki Najla,yo wa yaki kudi kowa kaunarsu yake,Ummiya ta karbi kudi Muka fito godiya tayiwa Jawad mun fito zamu tafi sai ga Tahantsi sanye da Uniform nace har zamu tafi tace wlh da nasan zaku Zo bazan je school ba yau amma Fara kin cuceni baki fada min ba,Yaya Jawad Ina yini,ya amsa da fara'a Suka gaisa yace Yan makaranta har mun gaji zamu tafi, Tahantsi tace matarka ce me bakin hali bata fada min ba sai tayi ta wani yanga sabo da tana da Kai ita a dole tayi clean,Jawad Murmushi yayi kawai tunda yasan haka muke caccakar juna,Kallon fara tayi tace lalalalalalala haka Kika Kara haske da kiba karya kike ciki ne dake,ki siyi abin test Fara ki gwada,Najla kunya ta kamani Tahantsi da Kadada ba kunya ce da su ba gaban kowa zasu iya fadar abinda suke so,nace wanne irin ciki Kuma a ruwa na Sha? Tahantsi tace a'a a shayi Kika kurba,Wai Ina Kadada ta ne Yaya nata cikin? Nayi dariya nace ke kinga uban girman cikin Kadada Wai ta daina fita ciki wata hudu Wai baza ta sake fita ba karta haihu a hanya, Tahantsi ta dinga dariya har Jawad,Jawad yace ai sai da naje gidan sannan ta koma school da kyar Wai Farooq din ma ya yarda baza taje ko Ina ba,Ina zuwa Binta sugar ta fada min ai Kuwa na musu fata fata sannan ta koma school,Wai da mayu take haduwa a hanya shi yasa inji farooq,muna ta dariya Jawad yace za a bi shawararki Tahantsi aje ayi test nima ban yarda da Fara ba Maybe ta kurba a shayi din, Tahantsi tace ko a kunu ba a ranta tace ni za a maida yarinya,mun dade Muna surutu data Hantsi har 6pm muna kofar gida sannan zamu tafi nace Wai ya Kika Kare da Gwamma? Tahantsi tace tana can a jibge a Kauye dana kaita Yan gida Suka yo caaaa kaina Saura kadan su lakada min duka sabo da tsabar haushinmu da suke ji,Ni Kuwa Ina kaita na juyo na gudo gida tana can tana ta faman na siya dinta ga kashin kwankwaso ya goce komai sai an Mata, Rannan da Ummiya taje duk me tallan data shiga gaaaaa kaza tace na siya,yanzu sun Kama jakar Kadada da dan data haifa sun siyar wai za ayiwa Gwamma magani Ni Kuwa an hada da tinkiya ta an siyar nace na yafe musu su karata,Kadada Kuwa tace bata shirya yafewa yanzu ba sai bayan ta haihu,Mukayi Dariya sannan Muka Mata sallama na bata 10k nace idan kinje Ummiya zata nuna Miki kayan da Kadada tace a kawo Miki,to Zan kirata a waya nayi godiya, airport aka wuce damu Muna komawa gida muka iske Safna ta kawo yaran gaba daya kowanne da sabon hadadden Kaya a jikinsa sun Sha wanka har manyan yaran sunzo da kayan shopping Niki niki ta yo musu sai kaunar Safna sukeyi kasancewar Wasa take Yi dasu sai ta shiga cikinsu suyi ta Wasa tare,sai da Jawad ya Mata godiya sosai yaji dadi shima Safna ta bada mamaki babu Wanda ya zaci haka daga gareta. Bayan kwana Uku da Yamma zaune nake a Palo naci wanka cikin wata Gown me kyau arsh kallo nakeyi sai ga Kadada tayi sallama sanye da uniform nace a'a masu ciki ne a gidan? Dan bakin ciki sai dai ya mutu ba ta shigo ta zauna tace wata Mata a kusa da gidana Kawai tazo Wai ni zata Zo har gida ta nuna tana son Farooq karshe da taga ba Hanya Wai sai tazo rannan Wai ashe mijin naki ma baki ne, Wai Farooq ne baki kiji hassada ai Kuwa jiya na wanke dan Farooq dina fes na hade abina nace muje ka rakani unguwa har gidan ubanta muka je sabo da ta kalleshi sosai,Farooq bai San dalili ba sai data rakoni mota ta ganshi,nace bata San marar mutunci ta tabo ba,Kadada tace ai bata San bani da mutunci ba ni ba Yar arziki bace ka zauna Dani lafiya ma ya ka Kare balle ka tabo ni,ai Kuwa ranar tasan Jinin Gwamma ce,nace kice ta karbi Dan gado? tace buhu buhu ma ai tun a sannan ta gane shayi ruwa ne,a kwalta ta dura Mata buhuna tayi gida da su, nayi dariya nace Kadada masifa Binta sugar jaraba Wai Ummiya kinji zata sake auren Baba ta koma gidan,Kadada tace Baba dai naki ko wani Baban nace Baba Nawa,Kadada harda dafa kafada ta na zaci kwantar min da hankali zata yi amma sai naji tace kiyi hakuri Fara amma gaskiya Ummiya an Fadi ba nauyi,duk wahalar data Sha a baya nace Kawai yanzu maybe gani take ya canja tunda ya dauke Mata komai Kuma Tahantsi tace a sati sau biyu sau Uku yake zuwa zance Wai har wata kwalliya take ta musamman tayi Masa girke girke,Kadada tace yo ai Tahantsi ta guntsa min a waya tace har fari da rangwada,tagumi na zuba nace ai Ummiya Ni gani nake ai ta wuce aure ma,Kadada tace baki da hankali da nawa Ummiyan ta girmeki su da aka musu auren wuri shekara 13 anyi aure Kuma da wuri ta Haife ki ance babu tausayinta da ba a ji ba lokacin tatsitsiyar kwaila da ita amma da ciki,nace Zan Miki rashin mutunci Kadada uwata ce fa,to ni uwata ce abokan Wasa muke fa cewar Kadada,nace to ai sai ki min Kara,tace Kinga ki kyale baiwar Allah ta koma anaconda ce tayi Kira,nasan Kadada ko Uwarta ce fada zata Yi bare Ummiya shi yasa nayi shuru,Kadada harda masifa haka Kawai Mata tana son saurayinta kice baza ta koma ba ki hakura tayi aurenta,Kinga ni bani abin awon cikin in kin siyo min,Kadada ta Mika Min dan tsinken dake Jakarta muka Shige bedroom,naje nayi fitsarin a murfin dan abu na saka tsinke na gwada abinta ya nuna Ina da ciki,na sake ciro wani na gwada har sau Uku ya bada ina da ciki,Fitowa nayi na nunawa Kadada tace inye anyi ciki to ai shike Nan sai a tafi asibiti gobe a sake tabbatarwa shi yasa nace Miki ki gwada da kanki,Ni Kuwa harda cewa a siyo min farar kasa,Kadada tace baki da hankali ni na tafi gaskiya an kawo min Yar aiki tana nan babbar mace ce me hankali,Nace Farooq ya kyauta baza kici komai ba?tace ae ba abinda Zan ci ni na tafi gaskiya ba son Fitowa nake Yi ba sai dole Kar nazo haihuwa ba shiri ko haka Kawai na hadu da matsafa ko mayu bada ni ba ta fice ta tafi Sai da Yara Suka dawo daga Islamiyya sannan naje na yiwa su Meenat wanka duk Suka shirya sannan Muka Yi Sallar magriba na zuba musu abinci kowa yaci,Waleed ne kadai nasan baya son jollof ko wacce iri ce,Yanzu ya sakko sosai ya daina min Iskanci sai dai duk da haka baya ji wani banzan hali ne dashi,Nawwara kuwa tunda Jawad yaci ubanta ta shiga hankalinta ita da Asmau sun hakura sun daina mun dawo kamar da sai dai abinda ba a rasa ba dole ne rainon Yara sai kayi hakuri yau a bata maka gobe a faranta maka,Iyayen Yara ma ya Suka Kare bare Kai da baka haife su ba,Allah yasa Safna tana taimaka min ko yaushe ma suna gidanta musamman Weekend ko yaran Umma a kawo su Muna ta zumunci abinmu Safna ta Zama mutuniya ta sosai. Wanka nayi na cakare cikin kananan Kaya wani dan bum short blue da Yar wata top fara me sharara hannunta dan gajere gaba daya gaban rigar a bude yake da wajen kirji ne Kawai aka Mata wani dan zare na daurewa Wanda ba Kara min kyau nayi ba Kamar wata baturiya,gashina na gyara sosai na Masa dan style jelar tana gadon bayana na zuba kyau Ina zuba kamshi na musamman,Meenat ce ta Fado bedroom din sai ta juya da gudu ganina a haka, Hijab Kato na saka har kasa na fito bayan na gama shiri,Ina Fitowa Naga Jawad a cikin yaran suna ta hira,ashe shine yasa Meenat ta taho da gudu kirana,tana kallo na tace na rantse ban fada ba Aunty ni dai ban gayawa kowa ba ta kalli Jawad ai Yaya ban ce ma naga komai ba ko,Jawad ya kalleni nace bance Miki in zaki shiga ko Ina ki dinga sallama kina knocking ba,sai ance ki shigo Zaki shigo idan Kika sake fadowa daki haka ba sallama ba Knocking sai na zaneki a gidan nan duk kowa ya fiki hankali har su Abeed,Meenat tayi mukus tace to kiyi hakuri ni ban fada ba,kitchen na shiga tace Aunty gashi nan baki sallama ba kema kince ko Ina a dinga sallama,Jawad ne ya rankwasheta yace sai na yanke Miki baki wato baza kiji magana ba ko,sorry yaya,mikewa yayi ya nufi part dinsa a gajiye yake sosai,lemon dana hada na dakko tunda dama abincinsa Ina gamawa na Kai part dinsa,Ina shiga na Iske ya daura towel zai shiga wanka,ajiyewa nayi na karasa inda yake nace Sannu da dawowa yawwa ya furta Yana kallona tare da jawoni jikinsa ya rungumeni,yace muje ki min wanka,nace to na cire hijab dina ya kalleni ya sake kallona sabo da Ina sa kana nan Kaya a part dinsa ban taba saka irin wannan ba gashi ko yaushe Yana ta min order daga waje kamar hauka, yace kinyi kyau me tukunyar zuma Yana ta bina da kallo Yana Jin dadi. Toilet muka shiga sai kallona yake duk inda na motsa yace ayi sauri ayi wankan nan bazan iya jira ba,ko dai haka Meenat ta kalle min ke? nace ae Mana to ya zanyi Yara makaranta guda dasu haka a guda sai hakuri ,Dariya yayi yace bana son sharri bama aji guda ba makaranta guda,yace tsaya Kawai bari nayi wanka na Ina kallon abata karki bata min kwalliyar kinyi kyau kamar Kar na daina kallonki naja gefe na tsaya cakarere har ya gama wankansa da brush Muka fito abinmu yayi shirinsa da kansa daga shi sai gajeren wando nace Sallar Isha dinfa?sai dana yi a masallaci na shugo fa abinci kawai zanci,tare Muka ci abincin Muka koshi dama ban ci ba sannan muka zube akan bed Yana kwance yayi matashi da cinyata hannayensa Yana ta yawo da su a kirjina nace ban fada maka yace Ina jinki Peace ,My peace,Dariya ya bani har da wani sake narkewa nace kullum sai ka rada min sabon suna,yace ai idan Ina tare dake wani salama da nutsuwa nake samu dole nace Miki my Peace,gemunsa nake shafawa nace ciki ne dani fa dazu Binta sugar ta kawo min abin tsinken pt na fitsari Muka gwada sau Uku ni dai duka yace ciki ne dani da gaske ko karya ne oho,ni dai ana gwadawa ana tabbatarwa ciki ne sai naji Ina sha'awar cin kasa,Jawad ya dinga dariya yace to shike nan ai gaki ga garden me yasa baki je kin ebo kasa a can ba wajen bishiyu sai ki fara cin kasar,Allah da gaske dazu Kuma Ina wanka naji Ina son cin gawayi idan na tuno Sanda Muna girki da Ummiya a gida a kashe gawayi masu kyau kwambala Kwambala sai naji yanzu Kamar na ci,ko na samu na sheki warin wiwi,sabo da kinyi ciki ko cewar Jawad,ya zaci Wasa nake Ni Kuwa a zahiri nafi wata Guda Ina sha'awar cin kasa ko gawayi,ko naji warin Wiwi sai naji dadi hankali na ya kwanta. Jawad yace Allah yasa Naga kinci kasa ko gawayi nasan halinki sai ki Fadi abu Kamar da Wasa ashe da gaske kikeyi,wiwi Kuwa nasan ba ganinta Zaki Yi ba balle ki shaka ke bari kiji wiwi cutar da dan ciki takeyi ba a so me ciki ta sheki warinta Yana cutar da jaririn dake cikinta karki sake,ko ai ba wiwi ba taba Indai Sigari ce ko wacce iri Ina son kamshin wani dadi Jawad yace gobe sai muje asibiti,ba kace zaka je Office ba kana da aiki,shike nan sabo da aiki bazan yi uzurin iyalina ba sai wajen aiki,to ka koya min mota Mana kaga an huta yace a'a bana son tukinki kije kiyi hatsari ki jawo min Allah ya kiyaye driver ya kaiki ko ni,to school dinfa Zan saka ki sai kin haihu,yanzu har sai na Haihu wata tara nan gaba,da Kika samu ma Zan bari kije ni ba a son raina Zaki makaranta ba wlh Kawai sabo dai da Naga kowa ya daukaki boko shine Zan barki amma da a so nane Islamiyya ta isheki,Nace wlh ban yarda ba akan haka sai nayi yaji haka Kawai Watarana ka Zama shugaban kasa ban San me Allah zaiyi ba shike Nan ka Kara auren me ilimi ta Zama first lady ni an barni a baya ba ilimi,karatuna zanyi kayi min office a wajenka ko Ina ka sani nice next of kin dinka sabo da rayuwar yara,Jawad yayi dariya yace ashe har yau son kudin masifa Yana nan yanzu har fatar min mutuwa kike kici gadona,baki na rufe Masa da sauri nace dan Allah ka daina zancen mutuwa ni wlh Kawai fada nayi badan kudi ba ko wani gado ba, tsakani da Allah nake sonka,Jawad kishiya nake ji kishiya nasan halin maza tam ke Kika San wata kishiya dan Allah ni dai Gwamma tace ya furta,yanzu da ni nace maka Gwamma tace ayi da yanzu kace Ina tsokanarka,Kwantar dani yayi tare da hayewa samana hannayena na sa ta cikinsa na rungume shi ta baya sannan na sake makale shi a jikina na Shiga kissing dinsa sosai Kamar Zan cinye shi na ma fishi zakewa sabo da dama a gwiwa nake ya gama jagula min jiki tun Muna hira, sarrafa juna muke sosai cike da Jin dadi,Yar kunyar nan tuni na watsar da ita yanzu sosai nake tsayawa na zage mu farantawa juna rai duk abinda nasan Yana so babu abinda bana Masa,shima haka yake min bama gajiya da juna,Kalamai da dirty words na sex ba Wanda bana iya fada bare shi dama ba kunya ce da shi ba,sai bayan mun samu nutsuwa yake tambayata Rannan a gidan Ummiya me yasa naga kina Fushi Sanda na dawo? nace Ummiya ce Wai zata koma gidan Baba za a Kara daura musu aure na fada da tausayi,yace ai abin murna ne ke a wajenki,Ummiya ta Sha wahala a baya bana so a sake samun matsala bari dai yau na baka labarin Ummiya da Baba. Labarin Ummiya Ina Matukar godiya fans da tayamu da Addua da kuka Yi Alhmdllh. AsmaBaffa 10/15/22, 11:17 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 116-120 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naki ne NAJIDA ALIYU Ummiya Kamar yanda ka sani Yar asalin kauyen 'yar Kaya ce gidan Maguzawa Babanta Anaruwa dane ga Dare Wanda Dare Kuma Dan Gwamma ne dake Gwamma ta Tara Yara sai data haifi maza goma cif duk Kuma suna raye da aurensu da yaransu,Ana ruwa auren zumunci aka Masa da Babar Ummiya wato Kyawo,Kyawo sabo da kyawunta aka sa Mata kyawo,yarsu daya tal a duniya Ummiya, Bayan sun haifi Ummiya aka sa Mata suna Hakuri sabo da yanda take da hakuri sosai sai dai akwai kazar kazar itama ba kanwan lasa bace, ta taso cikin gida irin na Maguzawa kowa Yana yabawa da kyan Ummiya,Babanta Anaruwa yace yarsa sai tayi boko sabo da haka Gwamma tace ba a Isa ba ta dinga bala'i da kyar dai ya samu yafi karfin Gwamma ya saka Ummiya a makarantar boko,tana zuwa tana zuwa har ta Fara bin kawaye musulmai na garin tana zuwa Islamiyya a boye,har tayi nisa a karatun boko dana Islam ba a sani ba,har ta Gama primary ta shiga secondary,lokacin Ummiya ta Musulunta a boye take Sallah babu Wanda ya sani,ana haka har ta shiga ss2 lokacin ta Fara fito da akidarta ta musulunci,Gwamma ta daketa yafi a irga sabo da haka a hankali Ummiya ta Fara yiwa iyayenta wa'azi tun suna dukanta har Suka Fara Fahimtar musulunci addine ne me kyau addinin gaskiya ne,sai su tsaya tayi ta musu wa'azi da Nasiha,ta dinga karanta musu tarihin manzon Allah ( s.a.w) tana yi abu Kamar Wasa sai abin ya shiga ran iyayenta Suka ce ta kaisu wajen wani Malam din suna so su Musulunta a boye,haka da murna Ummiya ta raka iyayenta Islamiyyarsu Suka karbi musulunci,Anaruwa Babanta ya koma Usman,Kyawo ta koma Bilkisu,tun zance bai fasu ba har ya watsu kowa ya sani ,Gwamma tunda taji labari sai data Yi yaji ta bar gida ta koma jigawa state gidan Yan uwanta da kyar yayanta Suka lallasheta ta dawo a haka ma cewa tayi baza ta dawo ba sai an Mata dinki kala biyu Suka dinka Mata,tace sai an siya Mata Yogourt sannan ta dawo gida,Ummiya da iyayenta sun Sha wahalar Zama su kadai musulmai a gidan Maguzawa haka suke dukan Ummiya sun tsaneta sai hantara da kyara bata Isa ta shiga cikin dangi ba shi yasa Ummiya bata shaku da kowa ba sai iyayenta. Tun Ummiya tana shekara 8 Bilal wato Baba yake kaunarta dake shima dan asalin kauyen ne a Nan suke da Iyayensa shima, Dan dangi ne gidansu gidan yawa ne irin masu arzikin Kauye Amma su fulani ne Usul da shanunsu,Bilal Kyakyawan Dan Fulani ne a hankali tun suna Yara suka taso tare da Ummiya, makarantarsu Daya sai dai Baba Yana aji 3 Ummiya tana aji 1, har takai ta kawo Kullum tana gidan su Bilal shima idan yaga bata je ba sai ya tambaya ko ya biyo bayanta ko Ina an San Bilal da Hakuri duk da ta Musulunta amma sunan ya bita, Dangin Bilal haka suka Fara Jin haushi lokacin da Suka girma Wai Yana son Yar Maguzawa wannan abin yasa Suka tsani Ummiya amma ita da Bilal Baba kenan suna son juna,ko yaushe ta Zama kullum tana gidan su Bilal yaran gidan sun Saba da ita sosai tana daukan su,dake zaman Kauye ne duk da sun tsaneta basu fasa mu'amula da ita ba,gidan ma ya Zama Kamar gidansu tunda makwafta ne. Bayan Bilal ya gama Secondary school dinsa ya tafi birni ya gama NCE Kuma Allah ya taimakeshi ya samu aiki da wuri lokacin babu Matsalar samun aiki,yace da Iyayensa shi a birni zai zauna ayi Masa aure,tunda suna da arziki sai Babansa ya siya Masa dan karamin gida a kano,har Allah yasa dai da kyar aka Yi bikinsa da Hakuri Ummiya,aka Kai Ummiya birni,Suka Fara zaman aure sannan ana dadin amarci ya saka Ummiya a Makaranta ta Fara NCE itama shi Kuma ya koma degree ba a fi wata biyar ba Bilal ya fara dukan Ummiya ashe Yana da wani irin zafin hali da saurin duka ga masifa da rashin adalci,Babu dama Ummiya tayi magana sai ya Kare Mata cin mutunci sannan ga duka kusan kullum sai ya jibgeta,ita Kuma tana da hakuri amma dai jinin Maguzawa tun tana Hakuri bata ramawa har ta Fara maida martani haka zai nada Mata duka Watarana ma Sai taje asibiti,inda yake abin kirki Kuma gidansa ba yunwa akwai ci da sha da sutura masu kyau,fannin kudi bata da matsala Yana bata har ta taimaki wani ma shi dai da cin mutunci da duka zagi kala kala. A haka har Ummiya ta samu ciki lokacin watanta takwas da aure ba wani girma ne da ita ba amma Baba ba ruwansa da cikinta haka zai Kama Ummiya ya nada Mata dukan tsiya,ko shekara batayi ba yace zai Kara aure,ka duba mace ace ko shekara baka Yi da aure ba amma za a maka kishiya,Iyayen Ummiya tun suna kawaici Suka Fara gazawa sabo da har Dangin Baba basu kyale Ummiya ta zauna lafiya ba Suma har gida suke zuwa su Kare Mata tanadi ta mallake musu dan uwa tayi Masa tsafi shegu Maguzawa arna abubuwa kala kala. Haka aka sake daurawa Baba Aure da wata Bushra,tunda tazo gidan ba mutunci ta shigo sabo da dama wasu matan kafin aure sai sunji ya uwar gida take zaune a gidanta,tana zuwa abin ya sake hadewa Ummiya Kishiya tayi mata cin mutunci shima mijin idan yazo ya dora da nasa harda duka,duk hasken Ummiya da kiba sai da ta dawo Kamar tsinke tayi Baki sabo da bacin rai,a Haka Ummiya ta Haifi yarta mace ranar suna naci suna Najla,tsabar cin mutunci ko arba'in bata Yi ba Baba ya saketa saki daya, Kuma a haka suna kaunar juna,ba a dade ba ya auri wata matar Intisar sai soyayya ta tashi daga Kan Bushra ta koma Kan Intisar nan ma ya dinga jibgar Bushra ga cin mutunci yanda yayiwa Ummiya,Intisar tana fara sanewa ya haukace ya koma bikon Ummiya Lokacin Ummiya kyawunta ya dawo tayi kiba bulbul abinta,kullum Baba Yana hanyar kauyen har dai Ummiya ta koma,bayan ta koma ko wata bata Yi ba ta koma gidan jiya haka babu wani kauna tsakaninsa da Dan da ya Haifa haka itama matarsa Bushra bata Haihu ba har aka yayeni Ummiya ta samu wani cikin haka dai ko yaushe duka da wulakanci ga kishi na kishiyoyi kala daban daban,a dinga lalatawa kishiya Kaya,wani kayan ma na sawa idan Ummiya ta shanya su sace su zubar sai dai a neme su a rasa,haka kayan kitchen dinta suke fasawa da mugunta,Dangin Baba Kuwa basa kaunar Ummiya sunce itace ta hana matan Baba haihuwa ita Kuwa gata Nan tana ta haihuwa a haka Ummiya ta Haifi Bassam kanina,Sannan Baba ya sake Karo mace ta hudu Intisar, tana zuwa bata dade ba ta samu ciki,Ni Kuwa tun bani da wayo nake kallon yanda Baba yake dukan Ummiya ya dura Mata zagi kala kala yaci mutuncinta,Suma sauran kishiyoyin haka yake dukansu Yana wulakantasu har ya saki Bushra ya auri wata,Ni kaina tsakaninmu sai harara shi Kuma baka Isa kace bai son Yara ba tunda komai Yana Mana sai dai ba sakin Fuska,Bayan shekara biyu Ummiya ta haifi danta namiji yaro na uku kenan, bayan ta yaye shi Baba ya sake sakinta Karo na biyu, ya auri wata Salamatu,Lokacin Intisar tana da Yara biyu itama,Salamatu tunda taji baza ta iya Zama ba tace sai ya saketa da kyar ta samu Suka rabu,Suna rabuwa ya koma zai dawo da Ummiya ga Ummiya tana mugun sonsa shima Yana sonta,Iyayenta Suka ce baza ta koma ba,danginsa a hankali Suka fahimci Baba shine da matsala lokacin da Mahaifiyarsa ta riga ta rasu dama ita ke rura wutar,Ummiya gaba daya gashi idan ta tafi gida yaji ko ya saketa to fa mu a gidan take barinmu,Sam Sam Baba baya shiga harkar mu,ga kishiyoyi suna mana mugunta iri iri har dai Baba baya daukan wani mataki akai,idan ya kaimu kauyensu Watarana haka nake zuwa nayi ta yiwa Ummiya kuka akan ta dawo tausayinmu yasa ta yarda ta dawo har ta Haifi kaninmu Namiji na hudu kenan,lokacin da na shiga Jss3 lokacin Baba yayi sabuwar Amarya ya saki Ummiya,igiyoyi sun Kare dole ta dauke Ni ta bar Masa mazan Muka koma gidan Maguzawa,Bayan tayi Idda shine ta hadu da Daddy Yusuf ya aureta shi ya taba Aure matarsa ta rasu bai taba haihuwa ba,sabo da bashi da kudi yace baiyi Alkawari zai dauki nauyi na ba Ummiya tace ba matsala Bayan biki kuma ta Fara sana'ar dinki da fura har Kuma ta samu teaching a private school tana Yi Muna zaune har nayi candy lokacin muka hadu da Kai,shi Kuma Baba haka Kawai Allah ya shirye shi ya daina dukan Mata da cin mutuncin Mata,shine yake tare da Intisar da Bushra suna zaune duk da Mata ba a rasa su da kishi amma ta fannin Baba da sauki ya daina duk wannan,sannan a hankali Allah ya azurtashi Yana aikin gomanti Yana Siyasa ga kasuwanci har ya Zama shahararren me kudi,ya hakura Yana zaune da iyalinsa lafiya amma tun asali Allah ya jarabci Ummiya da Baba da son junansu. Jawad yana gama ji yace Wai Allah ya kyauta Amma tunda Allah yasa ya canja sai ki bar Ummiya tayi aurenta ta koma Inshaallah ba abinda zai faru sai hakuri kowa da kaddararsa,nace dama nasan ma baza taji maganata ba. Bayan wata biyu Ummiya bata koma gidan Baba ba dukkanmu Ni da Kadada Muka tafi bikin Tahantsi gidan Ummiya,dangi sunzo amma Yan gidan Maguzawa basu fi mutum uku ba, Amarya an Sha gyara an tsula kyau ta wani nutsu,duk iya shegen Tahantsi Babu sai yanda aka ce da ita,idan ance ayi kaza tace to,yanzu ma muna shirya Mata kayan Dinner da za a saka nace wannan takalmin Zaki sa,tace to yanda kuka ce,Kadada Kuwa ciki ya isheta ya hanata sukuni ko yaushe tana kwance,Abu kadan sai ta fara masifa sai Ummiya ta sata a gaba ta Mata Nasiha,yanzu ma daga nace gobe da wuri zamu tafi makeup sai hawaye tace ni yanzu shike nan bazan Yi kyau ba Farooq ya jawo min Masifa ya mirgina min ciki a gaban Ummiya da su Farisa ta fada kunya ta kama mu,Kadada tace Allah ni yanzu nayi hankali na dawo daga rakiyar Yan maza,Dariya ta kamani na dan gimtse ta, Tahantsi aure ya jawo an nutsu tace dan Allah karki dame mu Sanda Kika samu cikin ba Iyayi Kika dinga Mana ba,yanzu wato ya fara girma kinji wahala,Kadada bata ce komai ba ta rabu damu Muna ta shirinmu,washe gari dinner da Yamma Muka je make up har Kadada mun zuba kyau Farisa ma da Fauziyya an kusa bikinsu da kawayen Tahantsi Yan school da nawa Wanda na bari a kano mun hallara sai Yan matan gidan Maguzawa su Uku da Suka Zo suma sai Kawayen Ummiya da makwafta da abokan arzuka,Barin angwaye,danginsa da abokan ango duk anje abu ya hadu ya kayatar Amarya da ango an zuba kyau karshe munci mun Sha an cashe anyi barin kudi. Washe gari daurin aure Jawad,Asif da Farooq Suka zo,dama Yara suna wajen Safna,duk munsha wankan shadda ni da Kadada anko Muka Yi, Tahantsi lace ta zuba,masallacin unguwar an cika an batse angwaye Baba shine waliyin Tahantsi ya daura ma Khadija aure da Angonta Aliyu,ana gamawa aka daura Auren Ummiya da Baba an maida aure. Ina Jin haka Raina ya baci na dinga Jin haushi Ina kunkuni,Ummiya ko a jikinta harda tara kawayenta,Kallona Binta sugar tayi tace kalli Ummiya tana ta bashare baki sabo da murna,Baki na Kara turowa gaba nace mutum Yana zamansa lafiya ya komawa tagaigayar rayuwa,angwaye ne Suka shigo aka Sha hotuna suna fita Jawad da Farooq Suka shigo suka gaisa da su Ummiya,Farooq ne ya iya tambaya Ina Fatima Jawad dai kunya bai sa ya tambayeni ba Kuma har yau ba Wanda Muka fadawa Ina da ciki in Banda Kadada da Tahantsi,Ummiya nasan ta gane Kawai kallo na takeyi nima bance Mata komai ba Shuru nayi,Binta sugar ana Jin Oga ya iso aka gyara Fuska ta fito palon da ba kowa inda su Jawad suke Ummiya tasa an Kai musu abinci da lemuka da ruwa Asif shi tunda aka gaisa yana waje,Kadada tayi sallama ta shiga Jawad Yana ta latsa waya shi dai bai dago ba yaji Kadada tana ta karantawa Farooq Matsalar cikinta suna ta kus kus,Yana ji tace kabirin nan ya dameni Muna komawa muje asibiti a gani ko ya Isa haihuwa,Farooq yace 7mnths din za a haihu,ka sani ko bakwaini Zan Haifa yaron nan da alama yayi kwari wutsil wutsil dinsa yayi yawa so yake yazo duniya,ni Inshaallahu bakwaini Zan haifa ba sai ya Kai wata taran ba,ai ance bakwaini ma sunfi lafiya tunda suna rayuwa mene ne a ciki,Jawad baiyi niyar magana ba sai da yayi yace Bintalo har yau kin kasa fahimtar Allah yanzu Farooq ne zai sa ki Haihu ko Allah,kiyi hakuri haka kowacce tayi Hakuri ta haihu,Kadada tace to ni na gani gaskiya ka fadawa abokinka,Kuma ni Allah ya gani gida Zan je na samu Naga iyayena ko zasu yafe min Kar na mutu wajen haihuwa sai yanzu nake ganin kokarin Uwata ashe haka tayi fama dani Ni dai ba ruwana gaskiya bazan biyewa da Namiji ba ka aureni uwata tana can bama gaisawa,Jawad yayi dariya yace duk wahala ce tasa kike fadan haka Fati,Farooq yace Malam ya isheka haka kace Bintalo kace Wani Fati kana ta lalata mana suna,Kadada tace sunana dai ai ni yanzu na dawo daga rakiyarka babu wani dadin baki da zaka min wani Baby mun Zama daya,my love waye waye gashi nan kana ta Jin dadin rayuwarka ni Kuwa yanzu dandanon Madara ya daina min dadi,insha shayi da Madara ya gagareni,inci taliya baza ta yuwu ba sai amai ta dinga zarowa tana Fitowa Kamar hanji, Farooq Suka Yi dariya kamar me yace na shiga Uku Kuma da mita yanzu sai kowa yaji Farooq dai Farooq dai haba Sweetie ya dafa Kadada ta cire hannunsa tace bari na Kira Najla,Jawad yace Aunty Najla? dariya Kadada tayi tace au Auntynka ce ma? Jawad yace ae mana,Aunty,kanwata,kawata,matata sannan uwar 'yayana,Kadada a ranta tace ana kwashe Mata zuma ai dole kace kawarka, Farooq tashi yayi suka fito da Kadada suna hira ta ganni na rako wasu tace kije nace to ai ya kirani a waya,palon na Shiga da Sallama ya dago Yana kallona Yana Murmushi naje Zan zauna a gefensa ya fisgo ni saman cinyarsa na zauna ya rungumeni yace nayi missing naki,nace Yan biki fa ana sintiri Kar su ganmu,yace to ku dama Yan Kano matar mutum ma bazai rike ko Hannu ba sai ace dan Iska ne,Komawa nayi gefe na zauna nace duk dangi ne ai sai ace bamu da kunya yace uhm naji ni yaushe Zaki dawo Kawai? Jibi Mana yace gobe fa za a Kai Amarya me Zaki Yi,Ummiya Zan raka dakin mijinta,kin rainani gobe lallai ki taho Ni bana son wannan kwanakin a unguwa ki tabbatar gobe na ganki a gida,nace to ai naji Zan taho,sai me kike bukata? Nace ba komai Ni farar kasa ta isheni rayuwa,ki dinga ci kadan ke bakya ji,Kuma karki sake naji kinci gawayi,Murmushi nayi nace ai ban ci ba,yace Good girl tare da shafa kumatuna ya mike yace zamu wuce sai goben akwai amarci,nace Kai dai hmmm baka gajiya na raka shi Suka tafi. Gwamma duk ta rakwarkwabe tsufa ya kamata duk da taji sauki ta rage fadar na siya ba sosai ba,yau wanka Gwamma ta shiga ta fito sai ta Kira Naroro da wata Matar Yabanya tace kunga yau wanne irin sabulu ne na hadu da shi na goga na dirza na gurza yaki kumfa,Yabanya tace mu gani Ina sabulun? Gwamma ta nuna musu a hannunta sai Suka ga kudi ne Yan Naira biyar biyar Guda biyu a linke da kauri,suka ce ai kudi ne ba sabulu ba,Gwamma ta wafce tace ku bani Yan kut....ta zunduma musu ashar sabo da yanzu haushin kowa take Kara ji taji yaran gida matasa suna ta Musulunta ana ta samun karuwa duk ta zare sabo da takaici. Umma an gama Idda tuni sai sintiri takeyi akan megari ya Mata hanya Kamar yanda yayi Alkawari,Megari ya sa musu rana yace ta shirya su tafi Lagos,Umma bata da ko sisi kudin tafiya gashi bata da hanyar samu ga me gari yace bazai biya Mata ba tunda bata kaunarsa Kiri Kiri Taki zama da shi,Ummiya tana da dubu biyu sai ta Fara soya chin chin na siyarwa tana kaiwa makarantar Yara duk garin nan dariya ake Mata ana gulmarta dama Kauye kowa yasan kowa, ai Kuwa ganin haka Megari ya kirata har gida Umma tana zuwa ya kalleta yace gaskiya kina son mijinki ya zaro wayarsa ya danna number Abba ya Kira bugu daya Abba ya daga Suka gaisa yace yaya Maganar mu da mukayi da Kai lokaci fa yayi,Abba yace Ina sane munyi magana da matata Amarya tace ta yarda ba matsala kasan mutuniyar kirki ce itace da kanta ma take rokona akan na dawo da tsohuwar matata to kasan ni gaskiya Muna zaune lafiya bana son tashin hankali yanzu sai dai na raba musu gida ita Barira idan ta dawo sai na kaita daya karamin gidana dana siya ta zauna da yaranta kaga babu tashin hankali a ciki Amma Ina sonta dama laifinta ne,Megari yace Ina zuwa Zan kiraka sai Ya kashe wayar ya kalli Umma yace to yanzu Zan hada ku Saura ki ba da Mata ki zubar da ajikinki,ki ja ajinki yawwa Naga sai zare Ido kike Yi Kar Ina baki waya ki saki layi sabo da kina son kome ke in banda kin rako Mata taya Zaki shirya ki bini har Lagos wajen da Namiji sabo da kina son ya maida ke idan ya wulakantaki fa,ai na gama Yi Miki komai tunda Kika Yi Idda munyi komai da shi Kuma Yana sonki har yanzu,Umma ta zabura tace Allah? Megari yace ai Kinga irinta ki dinga nutsuwa karki jawa kanki ciwo akan son Miji,to yanzu na yarda kinyi hankali dama ya turo dubu Hamsim yace a baki tun rannan ni na hanaki sabo da na tabbatar kin nutsu sai gashi oh harda yin Chin Chin za a tara kudin tafiya Lagos,Umma tace na gode ashe haduwata da Kai Alkhairi ce,Megari yace hummm....sai yanzu Kika sani da kin daukeni wani gajaja ko?na wuce gaja a wajenki sai dai gajaja, ki fara shirinku na Mata sati me zuwa za a daura aure zanje muyi magana da iyayenki Kuma sabo da Allah na Miki badan komai ba,jeki Sahura tana gaishe ki na fasa hadaki da shi sai an maida aure,Maigari ya zaro dubu Hamsim ya bawa Umma ta tafi tana ta Murna da farin ciki,taje gida kasa hakura tayi sai data basu labarin,su kansu Iyayen nata sunji dadi sosai. Washe gari da Yamma aka tafi Kai Amarya 5pm Muna gidan Amarya a gidanta hadadde,Yan Kai Amarya danki a ranar Suka dawo tunda flight ne,daga ni sai kadada aka bari a gidan Muka Kara gyara ko Ina sannan Jawad yazo daukanmu, Tahantsi harda kuka nace to zamu tafi yau sai aji kalar Anaconda,Tahantsi tana hawaye tace yanzu da shi zamu kwanta? Kadada tace a'a da mu Zaki kwanta Yar rainin hankali, Tahantsi tace bazan yi bacci ba? Nace Kinga muje Binta sugar Bata da aikin yi ne idan Aliyu ya shigo ya baki amsa Muka fita, Tahantsi ta rushe da sabon kuka tana ku dawo,Sako Zan baku amma Ina munyi gaba abinmu,Jawad gida ya sauke Kadada da kayanta Muka wuce gida sai sauri yake sabo da Wai yayi Missing. Tahantsi dai tana ganin ango ya shigo ta sake fashewa da kuka,ya zauna a gefen bed Yana bulbula kamshi anci shadda Yana sheki,yace haba Baby yau ai ranar farin ciki ce...kafin ya rufe baki tace ba wannan zance ni dama ban Isa aure ba,Murmushi yayi ya dinga lallashinta da kyar taci kazar ma sannan tayi wanka da Alwala shima haka Yana Fitowa ya iske Tahantsi ta zuba tagumi a ranta tana ko da wanne idon Zan kalli Anaconda oho har ya shirya tana sanye da hijab tabi bayansa Suka Yi Sallar nafeela ya musu Adduoi sannan taki tashi yayi yayi ta tashi taki, yace ko Aljanu ne dake ne ki tashi mu kwanta Mana, tayi shuru,yace idan sune yanzu Zan Miki Rukayya ai ya dauketa ya daurata saman bed, Tahantsi ta tsure har da salati Kamar wacce za a saka a kabari AsmaBaffa 10/15/22, 11:17 - Buhainat: 🌏JIKAR MAGUZAWA🌏 121-125 NA KUDI NE MALLAKIN JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA ZAINAB GARBA BUTALAWA Page naki ne Ina Mata Wanda basa bukata Hammatar su ta kasance irin ta Gwamma to ga dama ta samu Armpit powder me saka kamshi da tsane gumin hammata tare da gusar da duk wani wari ko wani Dirty,Yar uwa karki bari Hammatarki ta Zama irin ta Gwamma Armpit powder Ina ga masu siyen daya ko sari dari biyu da Hamsim ce 250 ba tsada dai dai talaka ga yawa Kuma Masu bukata ku tuntubi wannan number +234 806 343 3559 Page naku ne JIKAR MAGUZAWA PAID GROUP Aliyu Ido ya tsura Mata Yana karewa matarsa kallo hancinta me tsini ya taba Yana zuba Mata murmushi, Tahantsi a hankali take kallonsa tayi Shuru taji fara Wasa da yatsunta daga nan ya gangara kafafunta Yana shafa su a hankali,Bakinsu ya hade waje daya ya Shiga tsotsa Kamar me hannayensa suna yawo a jikinta Yana shafata a nutse,Kalamai ya fara furta Mata masu dadi na soyayya,Kamar Wasa sai gashi ya rude ya zauce ya susuce gaba daya Kawai sarrafa ta hantsi yake tayi luf sabo da tana Jin Dadi,har ya raba su da kayan jikinsu Ya dauki lokaci me tsawo yana lugwigwita Amarya sai da Suka Kai kolokuwa sannan ya nemi hanyarsa, Tahantsi tace wayyyoooooo na Shiga uku tarnatsa ta sauka,kwarankwatsa a cikin jikina,Aliyu yayi nisa bai jinta ya Dade Yana Abu daya sai da ya samu nutsuwa sannan ya dinga lallashin Tahantsinsa yace bari nayi wanka nazo na Miki kinji,Tahantsi Ido jage jage tayi banza da shi ya Shiga toilet,Yana Shiga toilet ta yunkura zata tashi ta kasa hannu ta Dan miki da kyar ta jawo Wayarta ta dinga makawa Kadada waya amma Kadada taki dagawa tana gani Kuma a lokacin ma ita abinci take ci ita da farooq Haka Tahantsi ta gaji ta zazzagi Kadada ta ajiye Wayarta,Aliyu Yana Fitowa sanye da rigar wanka Yana wani Murmushi Yana nishadi ya dauki Amaryarsa cak Yana ce Mata a satin nan zamu tafi Dubai honey moon daga nan sai mu wuce Makkah, Tahantsi tsoro ya kamata honey moon abin yau za aje ayi ta Yi Mata tace Ni bazan je ba Ina gida kusa da Yan Uwana idan Makkah ce Sanda Muka musulunta Jawad ya biya Mana lokaci na zuwa zamu tafi ni gaskiya ba wani honey moon,Aliyu yace tun yaushe na Fara Mana processing ni dama ban shirya amarci a nan ba, Tahantsi ta fashe da kuka akan za a tafi da ita kasar waje tsoro take ji za ayi ta bata Anaconda,tace haba Aliyu ga dan bed dinmu me dadi gidanmu me kyau me kasar waje zata nuna mana,Aliyu Yayi dariya yace ai kasar waje duniya ce idan Muka je sai kin roke Ni Kar mu dawo, Tahantsi Jin bai da Niyyar hakura Kawai tayi Shuru ya Mata wanka ta gasa jikinta tare da tsarkake jikinta suka fito,bed din ya gyara musu tsaf sannan suka kwanta ya sake makaleta yana manne mata kamar wani maye. Washe gari da safe ba inda Jawad yaje Nima Ina jikinsa a kwance muna palo,Yara suna gidan safna na dauki wayata nace bari na Kira Amarya lokacin Tahantsi tana kwance komai Aliyu ne ya Mata har abinci shi ya bata a baki tana saman bed,Ina kiranta ta daga dama Wayar tana hannunta ta wani nutse a cikin bargo,Aliyu ya fita siyo Mata magunguna,tana ganin nice ta taga waya naji Muryar Tahantsi a slow tace Fara munafuka algunguma Kika dinga sawa Ina Shan magunguna Aliyu zai kashe ni jiya,Dariya nayi nace ya MBC din iceko tayi clear? tashar haba ai CNN ya kamo,ki dai daure ki gasa kanki sosai shine kadai Zaki ji dadi, Tahantsi tace to ya zanyi jiya kadai har na Fara Zama agwagwa kullum a ruwa,yaushe zaku Zo?nace very soon Inshaallah Muka danyi Hira na kashe,Kadada Kuwa Bata Kira Tahantsi ba Kuma taga Kiran taki dagawa Wai sabo da iskancin da ta musu a farko suma. Aliyu bai sake Neman Matarsa ba sai data Yi kwana biyu sannan yaci gaba da aiki kullum ne ba daga kafa,Tahantsi tun bata Saba ba har ta hakura. Bayan sati daya da Kai Tahantsi Ummiya ta tare a sabon gidanta da Baba ya dankara Mata ita kadai yace bazai taba hadata da kowa ba,gidane hadadde da masu aikinta da komai,sabo da ya faranta wa Ummiya ranar da yaranta su Uku maza ya taho Mata da abinta,Ummiya sai Murna tana Jin dadi zata ci gaba da rike yaranta,Masoyan asali ranar Baba da Ummiya an kwashi amarci,Baba yaji dadi Ummiya an Sha gyara ya kalleta yace bazan sake sakaki ki kubuce min ba,Ni dama nafi gane Miki,Matukar bada ke na tara ba Sam Sam bana ganewa,Ummiya tana jinsa tana Jin dadi a ranta ana fasa Mata Kai,yace baki ce komai ba Yar Jawur Jawur dita,Ummiya tayi Murmushi na kissa da Jan hankali,ranar kwana sukayi da suna hira an Dade ba a hadu ba. Abba Kuwa bai Bari an maida aure ba sai da ya sanar da Jawad da Yan Uwa sannan Ranar Sunday yaje a abokansa Guda Uku kauyen Megari shine jagora aka sake daura auren Umma da Abba,Umma Kamar ba ita ba ansha gyaran jiki iri iri abin ba a cewa komai tayi kyau,murna Kamar zata Yi hauka,bangaren Safna Kuwa tana Jin kishi amma ya zata Yi dole ta hakura saukinta ma ba gida daya zasu zauna ba,Abba sai da Amarya ta fito ya ganta yaushe rabon duniya da ayyareye,Umma harda rusunawa a gaishe su abinda ba a taba Yi ba,sun danyi hira sannan abokan Suka sake yi musu Nasiha kafin su tafi,Umma sai washe gari aka Yi Shirin tariya duk da ba abinda zata siya Abba ya zuba komai sabo har lefe yayi Mata akwati shida Safna ma yayi Mata akwati shida Safna ce ma ta hada lefen da komai,har kayan da za a zubawa Umma Safna ce ta zabi komai,Kafin Umma ta shirya sai ta je gidan Megari ta sake Yi Masa godiya ta musamman,Me Gari yace to sai a Kara hakuri a dauki darasi wajen Sahura Kinga dai yanda take min ba Kishin hauka ba fada ba komai sai kiyi koyi idan Kika sake ya sake sakinki Kika Zo min gida sai na karya kafafunki Allah ya bada zaman lafiya,Umma tayi dariya tace Inshaallah baza ta sake faruwa ba taje wajen Sahura sun Dade suna hira kafin ta fito ta tafi,tana zuwa ta shirya aka hada Umma da dattijai guda biyu Suka rakata Lagos gidanta,Safna ce ta sauki bakin su biyu,har 10pm Abba bai tafi gidan Amarya ba sai da Safna ta shiga tace ya baka tafi ba? yace sai gobe me zanje nayi to irin munafuncin nan na maza,Safna tace hmm gwara ma ka tashi ka tafi tsohuwar Zuma da ita ake magani,yace to kizo muje ki raka ni,Safna tace ai yanzu nice uwar gida sai dai ka kawota nan amma tunda kace haka ko ba komai ta girmeni muje nayi driving naka can,Abba ya shirya harda sake feshe jikinsa da turaruka,Safna ta hade rai ta fita fuuuuu sabo da kishi,key ta dauka na mota tayi waje ta manta ko mayafi bata dauka ba sabo da kishi,Sai da Abba ya fito yace Ina mayafin fa? Sannan ta koma ta dakko da sauri ya Shiga gaba ta Fara driving suka bar gidan,Abba wakar india ya fara Yi yanda yara suke fada sun canjata da hausa sabo da yasan sunan Umma Barira,Wai ana kada gindin silver sai ga Barira Fara take kyakyawa ce hancinta dogo sabo da Kawai ya tsokani Safna,Safna tayi Murmushi tace Hmm Kawai tana tuki har gidan Umma,suna Shiga Suka isketa a Palo da mayafinta amma ba a saman Kai ba,da fara'a ta kalli Safna tace kece Kika kawo min shi gaskiya na gode,wani bakin kishi ya tokare Safna tace hmm to ya zanyi yace idan bani na kawo shi ba bazai iya zuwa ba,Umma taji wani dukul sai ta danne,Safna ta zauna suka gaisa kowa na Kishin kowa amma Kuma ba yanda zasuyi dai sai hakurin,Abba Kuwa Yana kallo ana kishi akansa a ransa sai Murna yake yace Wai ni dan Nasir ake kishi a kaina ko wacce sai ni,a fili Kuwa Nasiha ya musu sosai kowacce Kuma ta dauka,Safna tace zata tafi ta ajiye ledar kajin Amarya tayi waje abinta ta koma gida tana ta kishi,Umma Kuwa soyayya sabuwa ita da Abba harda tambaya iceko dai Megari bai min barna da yawa ba,Umma tace ya Isa Ina ma ya samu Fuska ai tunda ya fuskanta bana sonsa da aure ya hakura ai Yana da hankali,Abba yace to ya Isa Kar ki sake yabonsa a gabana yaje can da hankalinsa ai nasan mutumin kirki ne kuma Inshaallah sai na saka Masa da Alkhairi Jawad Zan sa ya Masa alheria na bajinta,Umma tace gaskiya ka kyauta,ranar kwana sukayi suna dirxar juna Umma taji Dadi sosai a ranta tace wa zai hada da megari yayi ta kokawa da Kai ya afka maka Bangaren Tahantsi Kuwa sati daya ya gama musu shiri zasu tafi honeymoon Dubai,da kyar ya kawota gidan Najla da Kadada suka Yi sallama,Kadada tace kina zuwa ki bugo min waya nayi saving sabo da Ina haihuwa Zan turo miki da danki ta WhatsApp ki ganshi dama ance Namiji ne wai, Tahantsi tace naso ace Ni Zan karbi haihuwa Naga Reciever dinki shegiya,Kadada tace ta Allah ba taki ba Najla me hankali da ita zamu je asibiti Allah ya rufan asiri bakya nan,ance Tanoma ta sake haihuwa Nan gaba zamuje ai ga jikin Gwamma ance yayi tsanani,da kyar sukayi sallama ta tafi suna ta hira Kadada ta rakata har motar Aliyu,washe gari Suka wuce Dubai. Ita Kuwa Safna Sam bata Bari an maidawa Umma yaranta ba sai da ta kwashe sati biyu sannan lokacin tasan ba laifi sun Sha amarci,itama Umma tayi Kara Sam bata nemi yaran ba,ko da Abba ya tambayeta baki nemi yaranki ba Umma tace suna wajen Mamansu me Zan neme su nayi Kuma ai duk daya ne,Abba yaji dadi lallai Barira tayi hankali. Haka rayuwa taci gaba da tafiya suna zaune lafiya sai abinda ba a rasa ba tunda dan Adam baya rasa kaddara da Jarabawa ta rayuwa har cikin Kadada ya cika cif wata tara da kwana goma tun suna jiran haihuwa har sun gaji Farooq ba kullum yake zuwa Office ba sabo da haihuwar amma shuru yau yace bari dai ya leka wurin aiki,har Kadada tayi abincin dare wurin magriba tayi wanka ta shirya cikin wata doguwar rigar atamfa pregnant style tayi kyau,har tayi Sallar Isha lokacin Farooq ya shugo gidan ta tare shi tare da rungume shi,cikinta ya shafa Yana kallon fuskarta yace ya na ganki sukuku kamar baki da lafiya?Kadada tace ba komai ni lafiya nake tayi karya sabo da tun tana girki take Jin ciwo amma bata kawo komai ba tunda tasan me ciki kullum a cuta take,Muje kayi wanka haka ta taimakawa Farooq ya cire kayansa yayi wanka Yana Fitowa yaga tana cije lips,yace lafiya? Murmushi tayi tace ba komai fa,idan baki da lafiya mu tafi asibiti tace nace ma kalau nake,har ya shirya bai yarda ba,Kawai ya saka jallabiyya dama yayi Sallah a masallaci tare da Jawad yace Najla tace tana gaisheki Ina gidan tun Yamma,Ina amsawa tace taje ta kawo Masa abinci yana ci Yana kallonta tana yatsina fuska har ya gama ci,ta mike zata maida kayan yace zauna bari na kai kitchen har wanke wanke Zan Miki,yaje ya Mata wanke wanke dama ta gyara kitchen din tsaf ya gama ya fito,a tsaye ya ganta a Palo tana faman zirga zirga ta kasa zaune ta kasa tsaye idonta yayi ja,yace my sugar baki fa da lafiya bari kawai na dakko kayan haihuwa da Kika hada mu tafi asibiti,dama ta hada komai ya dauki tarkace a katuwar wata jaka me kyau ta Yan gayu,ya dauki sauran abubuwan ya rike hannuna muka fita Me aiki ya sanarwa Dake dattijuwa ce yace ta fito mu tafi da ita,dama gata mace me kwazo,da me gadi ya fadawa ya kula da gida mun tafi asibiti ya Mana Addua Allah ya raba lafiya,Yana driving Yana min Sannu a haka ya Kira Najla,ina ganin Farooq ne na Kira sunan Jawad dake aiki a system nace Honey kaga Farooq Yana Kira,yace daga mana aji ko lafiya,Ina dagawa yace mun tafi asibiti Fatima bata da lafiya kamar dai haihuwa ce,na zabura nace asibitin Jawad zaku je? Yace ae nace gamu nan to Ina kashe waya nace Honey tashi mu tafi Kadadata bata da lafiya haihuwa,yace to ki bari Mana su karasa asibitin sai muje,ni ka tashi mu tafi kafin muje ai sun karasa,dan Allah ka tashi,to da kayan baccin zamu tafi baza ki saka Kaya ba,da sauri na dakko wata abaya peach da mayafinta dama shi cikin kana nan Kaya yake baiyi Shirin bacci ba,key ya dauka na shiga na sanar su Asmau inda Muka tafi sai masu aiki Mata sabo da su kula da yaran sannan muka tafi. Shi ya zaga ya bude min mota na shiga ya rufe ya koma ya shiga sannan Muka bar gidan. Tuni an bawa Kadada daki dake private ne ita Daya,sai Farooq da me aiki a dakin suna jiranmu tunda Muka shiga asibitin ake gaida Jawad sabo da maaikatansa ne,nima ana gaisheni Ina amsawa hannunsa cikin nawa dake Lagos ne normal ne ba komai,dakin aka nuna Mana Jawad yace shiga kece mace,na shiga na Iske likutoci suna ta korar Farooq yaki fita sai da na Shiga nace Jawad Yana waje sannan ya fita,Kadada Kamar ba me haihuwa ba tana zaune a gefen bed din tana ganina tace Fara kinzo,nace ae Sannu ya jikin tace ba sauki yanzu aka fara fa,tace Kinga gadon bayana ta nan ciwon yake tahowa sai ya hada da marata ya zamge ya tamke ya dame,ya damgeeee ....nace sannu tace kuma sai ya lafa sai bayan wani lokaci ya dawo ya sake tsukewa a mara,Ni na tsani dubawar Nan ayi ta wangale ma Reciever ana gani ba sirri nurses sai Hannu suke sawa sai kace Yar lesbian wannan ai keta haddi ne,Wata Matashiyar nurse ce ta shigo tun kafin ta karaso Kadada tace gar Yar......zata yanzu tace zata duba haba haihuwa da tonon silili take,Allah yasa ni kullum cikin aski nake da yanzu naji kunya likitoci na ganin Abu kamar wata Gwamma,ciwon ne ya dawo Kadada tayi Shuru ta Fara cije labba tana rike mara,harda tasbihinta a baki,nurse tana zuwa ta sake duba Kadada tace haihuwa ba yanzu ba gaskiya da Saura sai ma ko zuwa gobe yanzu ki tashi ki Dan zaga kuyi Yar tafiya haka tana fadar haka ta juya ta tafi,Kadada tace wayyo na gama yawo sai ma gobe idan akace da ciwon nan zan kwana ai mutuwa zanyi,sai da ciwon ya lafa nace Kadada Zo mu fita wajen su Farooq suna bakin kofa sai mu Dan zaga asibitin,tace to Muka fito suna zaune Farooq yace ya haka Kuma,nace cewa sukayi ta dinga dan zagawa tana takawa,Jawad ne ya kalli Kadada gaba daya bata hayyacinta ta fita a tunaninta sai ta bashi tausayi,Murmushi yayi a boye ashe Binta sugar ta gani,tace wlh Yaya Jawad Matarka kayiwa Dariya tana nakuda ba ni ba,wayarsa yaci gaba da latsawa,Muka dan Fara tafiya ni da Kadada tana dan zaga wajen Muna hira jefi jefi,wannan karon ciwon Yana dawowa ya dawo da mugun karfinsa Kadada ta zube a kasa tana salati tace wayyo Allah Zan mutu,Farooq yazo ya dauketa cak ya maidata dakin saman bed Ina bayansa ya kwantar da ita ya fita ya koma inda Jawad yake ya zuba tagumi,Jawad yace Inshaallah zata Haihu lafiya ka daina damuwa haka, Farooq yace tana Shan wahala ne Jawad,ikon Allah Muna komawa Kadada ciwo ya sake yawa sai hawaye wayyo Zan mutu,likitoci na Kira Suka Zo kanta tuni Kadada boyon Reciever ya Kare uban kowa ya gani ma,Jawad Yana sani ya tsokani Farooq bari naje na dubata da kaina,Wani mugun kallo da Farooq ya Masa shi ya bashi dariya, su da sukace haihuwa sai gobe sai ga Kan yaro ya fara Fitowa Kadada tana uban nishi hawaye sharkaf Ina rike da ita har yaro katon gaske ya Fado duniya Yana kuka,su Farooq suna Jin Kuka Jawad yace to ta haihu ga kuka nan,Kadada an Sha wahala idonta a rufe ma Sai da ta dauki lokaci me tsawo sannan ta dawo hayyacinta,kafin kace me an gyara jariri an gyarata tsaf kin sallamarmu Suka Yi sai washe gari da sassafe lokacin ma tayi wanka a asibiti tun daren,Muka tafi gidanta Jawad shi ya Riga mu tafiya gida ma,Muna zuwa gidan Allah yasa me aikinta tasan komai na haihuwa,Muna dawowa gida sai da na gama Mata komai tayi wanka sosai da jaririnta kato kyakyawa da shi,a wani daki downstairs a nan Muka ajiye komai na kayanta sabo da masu zuwa,sannan na turawa su Ummiya jariri ta waya,Safna da Umma duk na sanar musu sai dare Jawad yazo ya daukeni lokacin Farooq Yana gida shima muna komawa wanka kawai ya bari nayi ya sauke gajiyarsa a kaina sannan Muka Yi bacci. Tahantsi ana can kasar waje ana honeymoon sai a online ta gani ta damu Aliyu sai an dawo gida tunda ai sunfi 2mnths a can suna shakatawa har makkah ta hantsi anje an sauke farali ta Mana wayo mu ciki ya ja mana. Aliyu ba yanda ya iya Haka yace ta shirya kafin suna su dawo tana ta Murna muma haka,Kadada haihuwa tasa anyi lakwas tunda ta Haihu kullum sai naje gidan,su Ummiya da Dangin Maguzawa duk an sanar musu dama Kadada tace ma ita baza tayi suna ba bata son wannan taron na suna,Farooq harda goya Mata baya za a bata musu gida,Umma da Safna tare suka je har sau biyu barka, in ka gansu gwanin sha'awa,matar Asif da sauran abokan arzuka suna ta zuwa barka ana ta tara kayan Barka,saura kwana biyu Suna Tahantsi ta dawo a ranar da dare taje ganin jariri ita da Aliyu lokacin Ina gidan sai ga Tahantsi anyi wani mugun haske an goge anyi kyau an wani Zama Yar gayu sosai,Nace wannan irin kyau haka tace yo ya zakuyi Kuna Nija gidan wahala dama nice babba to gashi na rigaku fita, Jiririn ta dauka tana cewa Kai wannan munafukin idon naka ba baza ka bude shi ba,ko uwarka ka gado,Kadada ce ta fito daga wanka tace ahh Tahantsi harda wani Sako hakurin makka?Shine yace Yana so na saka,ai Kuwa ya Miki kyau na furta, Tahantsi Zama tayi muka gaisa sannan muka Fara hira nace haihuwa Saura ni, Tahantsi tace to jarabar son mazan ku ba dole kuyi ta haifo Yara ba,ai ke Najla kin Sha miya ma,Kadada tace Tahantsi ki shirya haihuwa ba sauki inda kisan zan mutu Kai abin ba sauki,Allah sarki Farooq dina ashe haka yake kaunata harda kuka, Tahantsi tace dan Allah Ni dai ku daina ce min wani Tahantsi na gaji ga suna me Dadi Khadija amma Tahantsi haba,Kadada tace Nima na gaji da sunan Nan kunya yake bani ke Najla idan Muka sake Jin tsohon sunan mu a bakinki Allah sai kin gane kurenki cewar Tahantsi,Dariya nayi nace ni Kuwa kuyi ta fada min Fara,yo ai ke naki me dadi ne ana cewa Fara sai kowa ya kalleki aga farar ce Kuma sai a gani,Mene wani Kadada da Tahantsi dan Allah,to an daina na furta,Jawad dake wayayye ne sunanmu na musulunci yake fada Mana amma ke Najla ko Ina Tahantsi Kadada haba, Yanzu Fatima ba wani suna da za ayi? tace ae Kawai kuzo muyi sunanmu mu uku bazan iya wahalar nan ba,Amfanin mejego ta kwanta ta huta taci ta sha, Tahantsi wato Khadija tace uhmm su Binta sugar anyi hankali. Gwamma tana can rai a hannun Allah tana ji ance wata jikarta ta Musulunta shike nan ta Fara Suma aka taru a kanta,Babba mijin Gwamma yace Gwamma tana mutuwa Zan bita mene Amfanin rayuwata ai Kuwa Gwamma ko la'asar bata kai ba Rai yayi halinsa,duk Yan gidan ba Wanda yayi kuka har yayanta dama sun gaji gashi tasha jinya sannan ta dade a duniya,bayan sun binne gawarsu yanda suke Yi a Bayan gidansu suke binne duk Wanda ya mutu dan gidan filinsu ne Guda,Ummiya taje ita da Baba da kishiyoyinta,mu Kuwa munji labari bamu je ba tunda Yan gidan basa kaunar mu gashi Ummiya tace Lallai mu shirya nida Tahantsi muje tunda ita Kadada jego take Yi. Ana gobe suna Ummiya tazo gidan Kadada ta sauka ban ma San tazo ba sai da muka je gidan da Jawad na ganta,na Kira Jawad suka gaisa,Ummiya ta hadowa Kadada kayan Barka masu uban yawa da tsada,duk wani Abu da akeyi na alada Ummiya ta yo ta kawo,ranar Suna yaro yaci sunan baban Farooq Usman ana ce Masa Fuad,sai Bayan sati Daya Ummiya ta tafi Bayan taje sun gaisa da su Umma da Safna,gidana ma taje ta yini. Umma Kuwa yanzu sosai muke zumunci da ita sai abinda nake so Haka yaran ma tun basa kulata suna Jin tsoro har sun saki jiki sabo da yanda take kyautata musu yanzu itama zuwa take ta kwashe min su,sosai yanzu nake hutawa,Watarana haka suke tafiya gidan Kadada ko Tahantsi dan ma Jawad ba sosai yake barin su ba,yafi barin yaran suje manya suna gida,aikin gidan nan kaf da su Asmau ake yinsa da Yan aiki sun iya komai yanzu ba abinda nakeyi sai gyara part din Jawad da nawa sai girkinsa Cikina ya cika wata tara cif lokacin Tahantsi tana da yaron ciki na wata biyu,da kyar nake Zama nake tashi Wai Jawad bazan Haihu a kasar ba,nace kayiwa Allah ka kyaleni tunda baka ce mu tafi wata kasar ba sai Yanzu Wai dansa bazai Zama citizen na Nigeria ba,sai da na Kai kararsa wajen Abba sannan ya hakura yaji haushina Wai na Kai kararsa,Yau Sunday na tashi da nakuda misalin 5pm da asuba,Yana bacci na tashe shi yace haihuwa ce? Nace ae Ina Jin a kaini asibiti,a hargitse Jawad ya tashi da kayan baccinsa Riga da wando dogo ya daukeni nace ga kayana can ka dakko,ya sani a mota da kayan bai fadawa kowa ba sai me aiki guda daya Iya muke ce mata muka tafi asibiti,hanawa nayi nace karka Kira kowa,Muka je asibitin Ina ta Shan wahalar ciwo amma Sam ban Yi kuka ba na daure sosai,Ina ta Shan azaba har 11am ta wuce ban Haihu ba,Jawad shi Yana dakin ma kusa dani Yana min Sannu yaga yanda nake Shan wahala,sai 12pm sannan na haifo Dana Namiji Nima Kato Kamar mun hada baki da Kadada,Iya tana kula Dani har naji karfi na samu nayi wanka,in ka ganni sai kace bani na Haihu ba,daki Suka canja min na hutu,jaririn Yana hannun Jawad lokacin tuni ya sanarwa da Tahantsi da Kadada sai ga Tahantsi da abinci basket guda iri iri,Jawad Jariri ya Hana Yana hannunsa yace lallai Khadija ke ta daban ce Yanzu nake tunanin zuwa na Nemo mata abinci sai gashi kin kawo,nace yunwa nake ji a bani abinci, Tahantsi ta hada min tea me kauri ga farfesu ga chips haba na dafe Kan girki naci na koshi abina sannan Jawad ya zuba yaci shima,ba a sallame mu ba sai da aka tabbatar lafiya nake sannan,Jawad harda tambayar likita iceko Bata karu ba idan Kun San ta karu ku dinke min matata tsaf ko na dinke abata,bata karu ba sir ai da tuni mun Mata dinki,Jawad yace yawwa to sannan Muka bar asibitin,a gidana na iske Kadada da Farooq tare da dansu Fuad, Suka karbi jariri me Kama da Jawad sak,a yau ya sanarwa da su Hafeez da kakarsa,yaran gida sai Murna sukeyi da ihu abin gwanin birgewa,su Meenat cewa sukeyi kaninsu ne,Jawad yace danku dai kune kannena shi danku ne Meenat,Meenat suna ta dariya ita da Ayana Suka ce Yaya Muka ga dai Bamu Muka haife shi ba,yaushe zamu haihu mu sai mun girma ko Yaya? Jawad yace to shike nan ga Kanin naku nan yaga baza su gane ba,ranar Safna tazo Umma Kuwa sai dare tazo,Baba Yana ji ya kirani a waya Wanda a baya Baba ba ruwansa dani lallai yanzu Baba ya canja sosai da sosai ma,haka mutane Suka dinga sintiri har ana gobe suna Nima dai irin Kadadan nayi ba suna,Su Ummiya sunzo da kishiyoyinta,haka tanoma tazo da wasu Yan gidan maguzawan,munyi mamakin ganin Tashuka Babar Kadada da Babar Tahantsi Wai sunzo Mana ashe Suma sun Musulunta,yanzu da yawa gidan Maguzawa duk sun musulunta. Abin ya mana dadi sosai mutuwar Gwamma ta jawo kowa Musulunta yake musulmi sunfi maguzawan yawa a gidan,ranar Suna yaro yaci sunan Baban su Jawad wato Muhammad,su Asmau suka sa masa Prince haka kawai,haka Jawad yace a rabu dasu tunda sun sa masa Wai sabo da kyansa Suka sa Masa,Meenat kullum suna wajen Danjariri ita da Ayana,sai bayan suna su Tashuka Suka koma gida da Sha Tara ta arziki,su Kadada suna ta murna,su Hafeez dai Muna Waya,ga Abeed da Humaira sunyi wayo sosai,Iyayen yaran ma wasu sunyi aure suna zuwa ganin yaran su Watarana Kuma Jawad Yana sawa a Kai su hutu su ga iyayensu mata sannan suna zuwa ganinsu har gida harda alherinsu. Jawad tunda nayi sati biyu sai dai iya romancing har ana gobe zanyi arba'in ranar Kuwa ko aiki bai fita ba ya Kafa ya tsare sabo da yanda na hanashi yin komai nace sai nayi arba'in,shabiyun dare 12am ranar 39 yana zaune Yana kallon agogon wayarsa yace to Alhmdllh 12am kinyi arba'in lokaci ya fada,nace sai kace wata Christmas, fa munje Kauye da wajen Ummiya ganin gida mun dawo sannan ake yin wani Abu,Jawad yace Ina wlh bazai yuwu ba,bazan iya ba ya jawoni jikinsa,Jariri ne ya fara kuka Yana bed dinsa kusa da namu,Jawad yace iyye au bazan taba uwarka ba ai Kuwa yau sai dai ka Suma ba ruwana,Dariya nayi nace Kai Honey shi yasan me kakeyi ne,Jawad yace ai muyi kukan mu tare da shi Yana Yi Ina yin nawa na dadi,abinka da an Dade ba a hadu ba Yana farawa na bada kai sabo da yanda na Sha gyara nima a kusa nake,munyi missing juna sosai yau Muka raya daren mun jiyar da juna dadi sosai Yau Jawad Kamar zai Yi hauka na samu na bashi mamaki yau,yace bai taba Jin Dadi irin na yau ba yanda na bashi kulawa na nuna Masa kauna,sai da Muka nutsu bayan munyi wanka nazo na dauki prince na bashi nono yasha sannan ya koma bacci,da asuba sai da ya kara Yi,ranar bai fita office ba Kawai moreni yake. Sai bayan sati daya ya barni Muka je Kano Ni da su Kadada,gidan Ummiya Muka Yi 2days Kauye Muka kwana biyu gidan Maguzawa yanzu Mata da maza da yawansu musulmai ne. Kadada har da zuwa gaida liman me sata a Addua a kauyen ta bashi dubu ashirin ranar a masallaci har jaririn Kadada yasha Addua,Jawad Kuwa yanda Abba ya Umarce shi haka ya bawa Megari dubu dari biyar ya Kara jarin noma,sannan Abba ya biyawa me gari da Sahura aikin Hajji sanadin Umma. Daga baya tafiya ta tasowa Jawad zuwa Italy akan Business,Yana fada min na dinga kuka dole yace na shirya ya tafi dani,ya Mana Shirin tafiya nida Jariri muka cale,sai da lokacin aikin hajji yazo Muka hadu da su Kadada da Farooq a can,tare da Ummiya da Baba,ga Sahura da Megari duk inda kaga Megari Yana manne da Sahura dariya yake bamu komai Sahura,Muna zaune a wajen darul Tauheed yazo shi kadai Ina kusa da Jawad muna Shan ice cream ya ganmu ya karaso yace Baku ga Sahura ba? Jawad yace dazu na ganta ita da wata Yar Pakistan sun fara kawance ta bita, Subhannallahi inji Megari shike nan zata gurbata min rayuwar Sahura idan nayi sake sai ta shigar da ita kungiyar Yan Alkahira ko Yan Taliban masu kashe kashe kungiyar su Osama bin laden,Falau falau Megari ya Kara gaba ya tafi Neman Sahura da kyar ya ganta tare da Yar Pakistan suna ta Maganar kurame to kowa baya Jin yaren kowa Kuma kowa baya jin turanci Wai Kuma a Haka Suka Yi kawance megari yace da biyu in Ban akwai wata manufa bata Jin yarenki bakya Jin nata dukkanku Kuma bakwa Jin turanci da uban me zakuyi kawancen ya fisgo hannun Sahura ya janye a barsa yace haka Kawai a jawo min ki Fara yankani da wukar yanka albasa,muna ta dariya da Jawad Muna kallon Megari,lokacin Tahantsi ta Haifi yarta mace kyakyawa taci sunan Maman Aliyu Amina. Sai da muka kusa shekara muna Italy sannan Muka dawo gida Nigeria lokacin su Hafeez suna final year suka Zo Hutu,subhannallah Hafeez yayi mugun girma ya Zama saurayi,Haka Ahmad ma kansu daya sunyi hankali sosai sun wani ajiye gemu da saje,suna tashi komawa aka hada su da Waleed dan level 1, Nima Jawad ya Nemo min makaranta private university Ina zuwa,su Kadada ma suna ta makarantarsu abinmu Shar damu har su Hafeez suka gama Suka dawo aka bar Waleed,shima Yana can aka Kai kannensa maza su biyu masu biye Masa,Hafeez tuni Jawad ya Dora su a wasu company nasa sun fara aiki sosai,Suna zuwa wajen iyayensu Mata Kuma suna tallafa musu. sai da Kadada ta shekara hudu sannan ta sake haifo Mace,Ni Kuwa bani da ciki har Tahantsi ta Kara haihuwa ta biyu Namiji,sai da na Gama makaranta sannan na haifo wani namijin lokacin Asmau da Nawwara sun gama Secondary an saka su a university a nan Lagos. Har Hafeez da Ahmad Suka fitar da Matar aure,Hafeez wata Eesha zai aura a Jigawa state take yarinya me hankali kyakyawa Wai a kusa da office dinsa Suka hadu tazo Lagos wajen Yar uwarta,shi Kuma Ahmad a makaranta Suka hadu Yar Adamawa ce,Jawad yace sai su jira a hada da Asmau da Nawwara a huta tunda yaga suna da samari dukkansu a Dangin Iyayen su mata Samarin Suka fito suna da aikin yi,Asmau Kano za'a kaita Nawwara a Kaduna,tunda sun girma Kawai ayi musu auren sa karasa makarantar a gidan mazajensu cewar Jawad. Ai kuwa mun Sha biki sosai an Kai Amare an musu duk abinda ya dace. Umma ma kannenta an musu aure tuni. Haka rayuwar taci gaba da tafiya Alhmdllh komai yayi normal Bamu da matsala sai abinda ba a rasa ba. Safna ma ta Haifi yarta mace,Ummiya Kuwa bata sake haihuwa ba,wata kiba tayi da kyau Kawai Jin Dadi takeyi farin cikinta sai a karshe yazo,gidan Maguzawa yanzu babu Arne ko Daya duk sun musulunta Banda mijin Gwamma Babba yace bazai taba Musulunta ba yanda Gwamma ta mutu Haka zai bita sai ya cika Mata burinta,ai Kuwa shima Haka ya mutu kafiri Mu Kuwa mun Kara gogewa baza kace mun Haihu ba,kana gani kasan muna Jin dadi mun sake yin hankali mun nutsu,su Kadada duk shiriritar nan Saura kadan duk babu sai dai abin dariyarsu Wanda dama mu Haka muke baza mu daina ba Kuma sai ta Allah. Wannan karon Jawad Dangin Mamansa yace zai kaini can kasar na Kai musu ziyara duk da cewa wasu sunzo Mana na sansu,muka shirya da yaranmu biyu Muka bi jirgi Muka ware. Muna cikin jirgi yaro Daya prince Yana jikinsa Nima karamin Fawaz Yana hannuna, Jawad Yana tsokanata uwar maza next ma Namiji Zaki Karo min,nace Inshaallah mace Zan Haifa ta Allah ba taka ba Yana ta min dariya yace to zan gani,Nace IInshaalla mace,Yana dariya Yana ta Mana video a waya har yaran Muna nishadinmu abinmu cike da so da kaunar juna. ALHMDLLH Nan na kawo karshen Jikar Ina Matukar bawa fans Hakuri na rashin posting akai akai da aka samu,a karshen novel din ne yazo min da abubuwa ne na rashin samun lokaci,duk masu karanta novel Dina sun San ba a fasa Posting Indai lafiya lafiya wannan novel din ne a karshe ban samu lokaci ba,Ayi hakuri da hakan yanayi ne na rayuwa. Idan an samu kuskure ayi Hakuri dama baza kayi abu 100% ba dole a samu kuskure. Masu sharhi Ina Matukar godiya na gode Allah ya hadamu a sabon novel ya kaimu da rai da lafiya Allah ya biya muku bukatunku fans Ina godiya da Adduoinku AsmaBaffa