UNCLE NE... IMCYLUV_ *1* Allahamdulillah Allahamdulillah Thanks to almighty Allah (swt) for giving me opportunity to start this book, Ma sha Allah nasan You have been waiting for me so long,to NIMCYLUV is back sai a KAKKAƁE zani a gyara zama, special greeting to Maimuna Abdullah(heroine) love you wix all my hrt, secondly Hafsat Rano alkairin Allah ya kai maki,Queen Nasmer my sturbbon friend love you,How can I forget my lovely fans...? kuna raina kamar yadda kuke saka ran ganin littafaina thanks for the love and care hrt You all😍 here is my new book UNCLE NE am sorry to say na ajjiye maganar TUGGU BIYU i have a big issues da nayi hakan so guys follow my pen...love my story, dedicated to my papa ALAHAJI SULAIMAN DAGACIN JA'OJI. wanda bai karanta book ɗin nan ba,bazan ce an barshi a baya ba domin a koda yaushe yana iya karantawa,amma idan ba'a fara dakai ba..it is going to be a hit that i promise You,nayi wannan littafin ne from The very depth of my heart,wani time ɗin nai dry wani lokacin nai hawaye,wani tym ɗin ina jin waƙa. officially welcome You to the very frist chapter of UNCLE NE.. _Bisimillah_ IBADAN is the the capital and most populous city of Oyo state in Nigeria. SANGO AREA Unguwar Masu kuɗi ce,Unguwa ce da babu wanda ya damu da rayuwar wani,Unguwa ce mai cike da Attajirai,Malamai,haɗi da ƴan boko,Haka kuma Unguwa ce mai cike da ƴan duniya wanda idanunsu suke a buɗe,basa jin wa'azi balle faɗa,haka nan babu wanda ya isa ya tunkaresu da niyyar gaya masu kuskurensu. Dugun layine wanda yake shimfiɗe da lafiyayyan titi wanda ya ƙara fito da ƙyan unguwar. Wasu jajaye fitilone sukaiwa titin unguwar ƙawanya,wanda a kullum suke haska unguwar musamman cikin dare,gefe da gefen titin wasu green flowers ne masu ƙyau wanda suke fidda wani daddaɗan ƙamshi. Can kusan ƙarshen layin wani haɗaɗɗan gidane ginin zamani,tun daga jikin tafkeken get ɗin zaka san tabbas wannan gidan bana ƙana nan mutane bane,ajikin get ɗin anyi rubutu inda aka rubuta hause no 133. Sosai harabar gidan taƙawatu da kurayan furanni na zamani masu ƙyau da tsari,Compound ɗin gidan cike yake da manyan motoci na zamani irinsu,boggatti,ferari,da sauransu. Yanayin ginin gidan irin mai sama da ƙasa ɗinanne ma'ana dai ginin bene mai hawa biyu. Side ɗin parko na gidan wanda ya kasance hawan farko na gidan,babban parlour zaka fara tararwa gefen parlour'n kuma ɗakuna ne masu ɗan yawa kusan bedroom ɗin shida,left hand ɗina nayi domin shine yafi jan hankalina fiye da sauran part ɗin, Tun daga ƙaramin parlour'n dake cikin part ɗin na fara jiyo fitar numfashi mai kama dana zaucewa a hankali na tura kaina cikin bedroom ɗin kasancewar a buɗe yake,saurin tsayawa nayi sabida ganin wata ƙyaƙƙyawar matashiyar mata wacce aƙalla ba zata huce shekara ashirin da biyar ba zuwa shida. Tana durƙoshe gaban bed ɗin dake ɗakin yayinda hannunta ke riƙe da gadon gaba ɗaya jikinta rawa yake,banda nishi da gurnanin wahala babu abinda ke fita a bakinta,yayinda turtsetsen cikinta ya sauka zuwa mararta banda juyawa da motsi babu abinda “ƊAN? cikin nata yake,da alamu shima ya ƙago yazo duniya,karkarwar jikin tane ya tsananta gaba ɗaya ta jigata ta fita haiyacinta banda kiran sunan Allah babu abinda bakinta yake ke faɗi,Can ƙasan zuciyarta kowa maganar data keson furtawa a saman bakinta tane ta kasa,burinta bai huce bakinta ya buɗe ta samu damar faɗin abinda ke damunta cikin rai da kuma zuciyarta,Runtsa idanunta tayi da ƙarfin sabida wani juyi da abin cikinta yay tare da naushin mararta nan take jini ya ɓalle mata ya soma zuba,cikin yanayin na fitar hayyaci tare da zaucewa haɗi da fidda rai ta ɓude baki da ƙyar tace. "Ya hayyuu ya ƙayyumuu ya kaliƙu ya zul arshidd majidd,ya fa'alulluma yurid biraha matika astagisuuu" Takai ƙarshen addu'ar tana sakin wani fitinanan nishi wanda ya kusa ta fiya da numfashinta ya rabbi nan take wani.. Kamar amafarki Mameey dake ƙwance bisa tangamemen royal bed ɗinta ta jiyo sautin numfashin Zulfa cikin kunnuwanta lumshe idanu tayi tana jin kamar a magagin barci take, da sauri ta miƙe zaune daga ƙwancen da take wani irin hantsilawa Mameey tayi daga gadon zuwa ƙasan gadon,a gigice ta fara gyara ɗaurin zaninta dake kuncewa sabida fargaba,tabbas idan bata manta ba yaune E.D.D Zulfa ya cika gaba ɗaya ta manta,cikin tsoro fargaba kiɗima tashin hankali ta fara sakkowa daga stairs ɗin benen. Tun a babban parlour ta fahimci aƙwai matsala kuma ta ƙara tabbatarwa kanta Zulfa naƙoda take da sassarfa ta ƙarasa shiga cikin part ɗin Zulfa,cikin sauri Mameey ta ƙarasa shiga cikin bedroom ɗin,tana shiga ta samu Zulfa durƙoshe cikin jinin wanda ya ɓata jikinta gaba ɗaya,da sauri ta ƙarasa wajanta tana salati tare da faɗin. "Zulfa mene zan gani haka?kika zauna cikin ciwo kin san illar duguwar naƙuda kowa?ohhh ni Salamatu yau naga abinda yafi ƙarfina wannan wanne irin jinine haka?mun shiga uku", Ta faɗi hakan tana sakin kukan tausayi halin da Zulfan ke ciki,sabida ganin jinin dake zuba ta jikinta ga kuma yadda numfashinta ke sarƙewa jikinta banda rawa babu abinda yake,da hanzari ta ƙarasa matsawa inda take sabida kan babyn da taga yana fitowa,wata jijjiga Zulfa ta fara idanunta na kafewa. Ganin hakan yasa Mameey sakinta tare da ficewa da gudu tana tafe tana ƙwala kiran sunan Alhaji!! Alhaji!! Alhaji!!! Alhaji Kabeer na kishin giɗe saman wata lafiyayyiyar sofa,hannunsa dafe da saitin zuciyarsa,yana jin yadda take buga masa da ƙarfi,ga wani raɗaɗi da ɗaci daya keji a cikin maƙoshinsa,gefe guda kuma yana jin tsoro da fargaba haɗi da zullumi wanda bai san kona menene ba. Ya rasa dalilin daya sanya yake mafalki mara ƙyau akan Zulfansa mace mafi soyuwa a cikin ransa,tabbas bazai jure ganinsa cikin wannan halin mafalkinba,kamar yadda bazai jure ganin Zulfa cikin wani hali ba. Saurin buɗe idanunsa yay jin muryar uwar gidansa na kiran sunansa,da sauri ya dira daga kan sofar yana fita sukaci karo da Salmerh a birgice ya kalli Salmerh tare da faɗin.. "Salmerh mene ya sami Zulfa?..kada ki sake bakinki ya faɗi babban kalamai dazai sanya zuciyata bugawa.." Bakinta na rawa tace "Zulfa haihuwa inajin.."bai bari ta ƙarasa maganar ba ya ƙwasa da gudu zuwa part ɗin Zulfa. da gudu Mameey ta mara masa baya,suna zuwa tana haihuwa ganin zata danne jaririn ya sanya Alhaji Kabeer saurin isa gareta,yana zuwa ya saka hannu ya gyara mata zama,tare da amsar rezar hannun Mameey ya yanke cibiya,cikin ikon Allah a lkcn mahaifa ta faɗo,yana ganin haka ya saka hannu ya miƙar da ita tsaye cikin murna da farin ciki ya rungometa a jikinsa yana shafa sumar kanta idanunsa fal hawayen farin ciki,bai taɓa tunanin zai samu haihuwa nan kusa ba,sai gashi ubangiji ya azurtashi da ita a lkcn dabai taɓa tunanin samunta ba,tabbas ya yarda da wannan kalmar da ake cewa inda rai da rabo,haka kuma mutum baya fidda rai da samun rahamar ubangiji,domin shine mai bayarwa a lkcn da yaso haka kuma shine mai hanawa a lkcn dayaso,wasu hawayene suka fito daga cikin idanunsa cikin muryar farin ciki yace. "Thank you soo much my Anuuu,Allah yay maki albarka nagode sosai da ƙyautarki nagode Allah ina sonki Allah ya baki lafiya" Mameey janye jaririn tayi jin yana tsala kuka a wani zani mai ƙyauta ta ɗaukesa,kana ta zaune bakin bed,catton da zaitun ta fara goge masa jiki da ita,murmushi tayi ganin yadda yake ƙoƙarin sanya hannu a baki da alama da yunwa yazo,sai tsala kuka yake,a cikin ranta take jinjina ƙyan yaron da kuma baiwar da ubangiji yay masa,domin ƙwayar idanunsa ta kasance blue ce,kamarta turawa,ga wani ɗan cindo a gefe yatsanshi. A sanyaye Zulfa ta rungome mijinta Alhaji Kabeer idanunta na zubar da ƙwalla tace "Yaa rahamanu"murmushi yay tare da sumbatar goshinta,kamar an tsikareta ta sanya hannu ta ture Alhaji Kabeer daga jikinta,a hankali ta fara yin baya ganin hakan ya ƙara matsuwa kusa da ita yana shirin kamata yaji ta fasa wata uwar ƙara,a gigice ya ƙarasa wajanta kafin ya riƙeta tasa hannu ta hankaɗesa tare dayin waje da gudu jinin haihuwa nabin jikinta.... Idan kun bazashi ya amsu wajan mutane za kujine 08119237616 6/10/21, 1:02 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ https://www.wattpad.com/1073694982?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=mevhPm7g3%2BBY6kjjW3lOcQab3cIv8D8nHmvVnjCDrhHk4t0XwF3ur1azv66d8V7BkCArOE5%2B3aQTAlH2%2BAXmY880JYZZRpZ2qCzrs%2F2ICX5nfNsNsgZ5M%2BazzcuVa2VZ _✍? NIMCYLUV_ *3-4* Ƙarar taka birkin motar da kuma ihun da Zulfa tayi shine yaja hankalinsa zuwa gareta,hannu yasa ya dafe saman goshinsa tare da runtsa idanunsa,cikin kuzari haɗi da sassarfa yasa hannu ya buɗe murfin motar,gaba ɗaya ƙafafunsa ya fito dasu waje tare da zuro da sauran jikinsa,lokacin har mutane sun cika a wajan sun yiwa motar ƙawanya,cikin natsuwa ya fara takawa har wajan da Zulfa ke ƙwance cikin jini,da dukkan alamu tayi muguwar buguwa a kanta domin shike tsiyayar da jini,ɗan tsaki yaja ganin tarin mutane amma babu wanda yay ƙoƙarin taimakonta. Numfashi ya sauke tare da kallon drevernsa mai suna Joseph cikin jarumtar data rage masa yace "ɗauketa zuwa mota mana" yana faɗin hakan ya juya tare da nufar side ɗin baya ya buɗe,ɗan ja da baya ya bawa Joseph waje domin ya sanya ta a mota, bayan an ƙwantar da ita shi kuma ya kuma mazaunin mai zaman banza ya zauna Joseph kuma ya zauna mazaunin drever. "Yallaɓai ina muka nufa ne?nasan dai babu maganar wani meeting yanzu saboda condition ɗin da wannan matar ke ciki,Nina gama kamar mahaukaciyace" Tunda ya fara magana har zuwa lokacin da yay shuru mutumin daya kira da sunan YALLAƁAI baiyi magana ba,zuciyarsa ta tafi wani tunani nada ban,lallai mutum da yana sanin ƙaddarar da za ta samesa tabbas da yayi ƙoƙarin kujewa faruwarta,abinda ya kawo shi wannan garin da ban,amma abinda ya samesa da ban,wannan wanne irin abune. Mene ya fito da ita? ina zata je?wanne jini kebin jikin?wannan sune tarin tambayoyin da suke zuciyarsa amma ya gagara furtasu sabida nauyin da labɓansa sukai masa. cikin ƙosawa da maganar Joseph yace "muje UNITY MEDICAL CENTRE HOSPITAL dake nan IBADAN" Cikin sauri Joseph ya joya motar da taimako map suka samu suka isa asibitin kasan cewarsu baƙi ne a garin. Suna zuwa asibitin kai tsaye emagency aka shigar da ita,likitoci suka rufu a kanta,bin kican farko suka gano haihuwar da tayi da kuma ƙaruwa da tayi wajan haihuwar,hakan tasa suka yi mata ɗinki tare dayi mata allurar haɗi da sanya mata drip,suna gamayin komai suka fito daga cikin room ɗin da aka sanyata ciki,da sauri drever'n ya miƙe tsaye ya fuskanci babban likitan cikin sonjin abinda ke damun matar yace. "Dr yaya jikin nata?ta samu lafiya dai?" Jinjina kai likitan yay tare da juya ƙwayar idanunsa zuwa ga mutumin dake can gefe yana leƙa window,sosai yake mamakin mutumin domin ya hangu zallar damuwa da kuma tashin hankalin dake ƙwance a saman fuskarsa,yana ɓoyewa ne kawai sabida jarumtarsa, murmushi likitan yay kana ya kalli Joseph yace. "Kada ka damu komai zaiyi dai-dai tasha wahala wajan haihuwa ne,ga kuma ƙaruwar da tayi, amma da yardar ALLAH zata samu lafiya amma ina babyn data haifa?kuma yana da ƙyau ace macace a wajan ta ba maza ba" Sai a lokacin Mutumin ya juyo zuwa gare su tafiya kaɗan yay yace "Kace haihuwa ce ko?amma macen data haihu mai zai fito da ita kan titi? tabbas bayan haihu aƙwai wani ɓoyayyan tuggu a ƙasa.." "kana nufin kace baka santa ba?kuma baka san asalin wacece ita ba?" Dr ya tambaya shima cike da tashin hankali domin shima abin ya fara rikitashi "Amma yallaɓai mai zai hana idan ta farka ka tambaye ta sabida gujewar masu haihuwar cikin shege kuma su yadda shi,jinjina kai yay cikin gamsuwa da maganar Dr yace "ok amma sunana JABIR ba yallaɓai ba,zuwa yaushe zamu dawo muganta domin a gobe nakeson komawa birninmu" jin abinda Jabir yace ya sanya Dr yin murmushi yace "babu damuwa Jabir zuwa dare saika dawo ko?"da haka sukai sallama kai tsaye suka nufi Golden tulip hotel ɗin da suka sauka a cikinsa. To abuba kamar wasa tun Alhaji Kabeer na ganin abun ƙarami harya shallake tunanin sa,duk inda zai bincika akan ɓatan Zulfan yayi amma babu labari,tun a hanyarsa ta zuwa wani gidan redio ya kira gidansu Zulfan ya shaida masu abinda yake faruwa,sai wajan magriba ya ƙarasa gidansa dake unguwar sango. a babban parlour ya iske Mama wato mahaifiyar Zulfa da kuma Jawad ƙanwar Zulfa sai kuma Lamir yayan Zulfa daman su uku ne wajan Mahaifiyarsu,mahifinsu kuma ya daɗe da rasuwa. cikin ɓacin rai Lamir ya kalli Alhaji Kabeer sannan yay tsaki tare da faɗin. "Tabbas munyi kuskuren bawa ɗan kwararo auran tsatsanmu,amma wannan kuskuren na kine Mama da kuka nace a bawa Zulfa shi bayan koda wasa baku taɓa ganin danginsa ba, baku san waye shi ba, kawai kun ɗauki yarinya kun bashi,wama ya sani ko ɗan yan kan kaine,ko kuma masu kidnapping banda haka tayaya zai kalli ƙwayar idanunmu yace mana an rasa Zulfa kamar wata allura kai aƙwai wata a ƙasa.!!" Lamir ya ƙarasa maganar cikin ɗaga murya haɗi da yiwa Alhaji Kabeer tsawa. Mama da hanyar yanzu ta kasa cewa komai sai tasbihi take da salatin Annabi a cikin zuciyarta ta ɗago kai ta kalli Lamir tace. "idan hankali ta gushe nutsuwa ce ke nemushi Lamir amma wannan abinda kake babu abinda zai sauya daga ƙudirar Ubangijin" "Ohh! yanzu Mama kina nufin muyarda da maganarsa kenan ko?tayaya zai kawo mana zancen da bazai taɓa yiyuwa ba,tabbas wannan abun tuggu ne kawai,amma wallahi saika fito mana da Zulfa" duk yadda Alhaji Kabeer yaso danne abinda ke ransa kasawa yay,tabbas yana da hakuri da kuma juriya da dukkan wani wulaƙancin da mutum zai nuna masa,amma a wannan karan ya kasa danne abinda ya keji yay,tabbas Lamir baiyi karya ba,shi kansa bai san wanene shi ba,ya wayi gari kawai ya gansa a wannan garin na ibadan,daga ina yake?wanene shi?mene Asalinsa?ina danginsa suke?duk babu abinda ya sani shi dai yasan yana rayuwa farin ciki ne kawai da iyalansa da burin ganin jininsa a duniya, amma wata rana yana tashi da kewa da kuma raɗaɗi a zuciyarsa, ƙwaƙwalwarsa nason tuna masa wani abu daya faru dashi a baya wanda bai san ko menene shi ba. "Lamir yana da ƙyau kayimin kyakkyawan zato, wallahi ina son Zulfa fiye da kai da kake wannan maganar,ina son Zulfa fiye da yadda na keson nasan wanene ni,dan ALLAH kayi hakuri ka barni da abinda na keji a raina,ka barni da kuncin da kuma kewar farin cikina..." "Kai malam nika isheni da wannan surutun na banza kawai kace ka tsaface mani ƙanwa ..." marin da yaji an sauke masa ne yasa yay saurin dafe fuskarsa tare da haɗiye sauran maganar da bata samu damar fitowa ba,cikin takaici ya kalli Mama yace "Mama akan wannan mutumin kika mareni? ƴar uwata yaje ya saida fa" cikin faɗa faɗa da kuma saurin maganar da take dashi ta fara magana "wallahi Lamir ka fita a idanuna tun kafin na bashi auren Zulfa na yarda da shi,tun kafin akai Zulfa gidansa nayi istihara akansa,na yarda da shi fiye da tunaninka har abada bazan taɓa yarda shine ya salwantarmin da ƴar ba,dan haka ba kinka ya kiyayi aibata mutum domin wata rana zakayi ladama" baki ya buɗe da niyar yin magana babyn dake bayan Mameey ya fara kuka,cikin sauri ta sakkoshi daga bayanta ganin yana ƙoƙarin sanya yatsansa a baki yasa ta ɗauki dabino da zam zam ɗin data jiƙa masa ɗazo,a hankali ta sanya masa a ƙaramin bakinsa bisa mamakin ta sosai yasha,yana gamawa ta goge masa bakinsa tare da ɗora shi a kafaɗarta har sai da yay gyatsa,luf yay a ƙirjinta yana maida numfashi,Mama data zubawa babyn idanu tana hango zallar kamaninsa da Zulfanta tayi saurin goge hawayen idanunta tace "da wanne suna kayi masa huɗuba?" kansa a sunkuye dan baya so kuwa yasan kuka yake ya saki ajjiyar zuciya yace "MUHAMMAD JALAL" ma sha Allah Ubangijin ya rayasa bisa tafarkin addini,Mameey ce tace "Ameen" shuru ne ya ziyarci parlour'n kowa da abinda yake saƙawa cikin ransa inda Lamir yake cike da kunci da baƙin cikin marin Mama tayi masa akan Alhaji Kabeer hakan yasa ya ƙara jin tsanarsa fiye da ko yaushe, Mama kam abubuwa da yawa ne sukai mata cunkoshe a zuciya domin rashin Zulfa a rayuwarta babban giɓine tana dannewa ne kawai sabida Lamir domin tasan halinsa,Jamal da tun ɗazo take kukan rashin yayarta ta tace "Mama yanzu shikenan mun rasa adda Zulfa?"shafa kanta Mama tayi tace "kiyi hakuri Auta muci gaba da addu'a Ubangiji ya kaita hannu na gari in sha Allah ba zata wulaƙanta ba"gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "in sha Allah" Misalin 8 na dare Jabir da Joseph suka ƙarasu hospital ɗin direct office ɗin Dr suka nufa,sallama ɗauke a bakinsa ya shiga ciki da murmushi Dr ya amsa sallamar tare da bashi waje ya zauna,bayan sun gaisa ne Jabir ya kalli Dr yace "yaya jikin nata?"shuru Dr yay kafin ya numfasa yace "aƙwai matsala wallahi"lumshe idanu Jabir yay kafin yaja numfashi yace "tame kenan?"cikin nutsuwa Dr ya zare farin glass ɗin dake manne a idanunsa numfashi ya sauke kafin ya samu damar faɗin "bayan halin da take ciki na haihuwa da kuma jinjigar da yasu kamata Allah bai yi ba,a fahimtar kda nayi mata ɗazo na fahimci aƙwai juyewar tunani a tare da ita,ma'ana dai ta samu taɓin ƙwaƙwalwa,babban tashin hankalin bata magana sannan kuma taƙi yadda kowa ya taɓa ta,da kayar akai mata wanka aka sauya mata kayan jikinta"wani gumi ne ya fara karyowa Jabir gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa, cikin Hausar sa da baya fita sosai yace "innalillahi ya subuhanallah meke nan hakan?" Joseph ne ya amshi zan can ta hanyar faɗin "yallaɓai kawai mu sallami Dr muyi tafiyarmu mene za muyi da mahaukaciya wacce bamu san a salinta ba"ɗan tsaki Jabir yaja cikin tashin hankalin da yake ciki yace "Dr mene matsalar daya haukata ta? jinjina kai Dr yay tare da faɗin "shine abinda har yanzu bamu gano ba,duk abinda muka bincika a jikinta yana nuna komai normal only God know what happen to her" miƙewa Jabir yay kana yay waje abinsa ganin hakan yasa Joseph da Dr suka mara masa baya,kai tsaye room 12 ya nufa inda aka ƙwantar da ita,a sanyaye ya ɗura hannunsa a saman handle ɗin ƙofar tare da ɗan turawa kaɗan tura kansa yay cikin ɗakin haka kawai ya samu kansa da faɗuwar gaba,runtsa idanunsa yay kana ya fara karatu addu'ar da yazo masa,a ƙwance ya sameta ta rufe idanunta gaba ɗaya tulin sumar dake ganta ya baje saman pillow'n da aka ɗura mata kanta "ka ganta ko? tun ɗazo a haka take ko tea taƙi sha" jinjina kai Jabir yay kana yace "tafiya zamuyi" jin haka yasa Joseph zaro idanu cikin halshan turanci yace "tayaya ne zamu shiga BIRNIN NUFAR da MUSULMA bayan kaima kasan ba zaman daɗi kake ba sabida musuluntar da kayi" wata harara Jabir ya watsawa Joseph hakan tasa yay shuru bai ƙara faɗin komai ba "Dr tashe ta"cikin dabara Dr ya fara bubbuga pillow'n da take kai a zabure ta miƙe zaune tare da ƙanƙame pillow'n a ƙirjinta haɗi da jijjigashi,gaba ɗaya zuba mata idanu sukai suna kallon ikon ALLAH,a hankali kuma ta tura hannunta cikin riga ta fara ƙoƙarin fito da Nonon ta da duk alamu a tunaninta wannan pillow'n kallon babynta take masa,ganin hakan yasa Jabir yay saurin faɗin "keee mene haka"duk da irin tsawar da yake mata amma ko a jikinta,ganin da gske fito da nonon take sonyi yasa yay saurin ƙarawa inda take zaune,yana zuwa yasa hannu ya fincikota zuwa gabansa hakan kuma yay dai-dai da fitowar... free pages dai babu😝😝 yawa domin da wuri na keson mu fara shiga cikin labarin na ko dako ɗaya ba muyi ba 08119237616 6/10/21, 1:02 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ _✍? NIMCYLUV_ *5-6* Wani baƙin hayaƙi daga cikin bakinta zuwa sama,few minutes jikinta ya saki numfashi ta ya tsaya cak kamar ɗaukewar ruwan sama,numfashi Jabir yaja and he trying to control his self, tabbas abinda yake tunani ya zama gsky she lost her mine,numfashi yaja tare da ƙare mata kallo musamman yadda ta ƙwanta jikinsa,cikin ƙasa da murya yace "i most go with her definitely" ganin har yanzu haƙin yaƙi daina fita daga bakinta yasa ya kalli Dr yace "do something Please" dan bai san mene zaice mata haka kuma bai san ta ina zai fara ba,gaba ɗaya yaushe ya rabauta da shiga musulunci, ya ilahi help me,what should i do? jin Dr ya fara yi mata addu'a tare da Tofa mata a kunne yasa shima yay shuru yana sauraransa haka nan yaji karatun yay masa daɗi,sosai yay mata har aka samu hayaƙin ta tsaya nan da nan wani zufa ya fara feso mata a saman forehead nata,kallon Jabir Dr yay kana yace "sai dai a tafi da ita haka,dan indai idanunta biyu babu wanda ya isa ya fiddata daga cikin room ɗin nan bare hospital ɗin,jin jina kai Jabir yay alamar gamsuwa gaba ɗaya yay abinda ya dace na biyan kuɗi da kuma kuɗin nurse ɗin data kula da ita, and they give them her medicine,rasa yadda zaiyi ya ɗauketa zuwa mota yay hakan yasa ya kalli Joseph yace " take her into the car"sosai Joseph lamarin uban gidan nasa ke bashi mamaki ba tare da yace komai ba ya ƙarasa inda take ƙwance flat like corps,harya kai hannu zai ɗauke ta yaji ance "No!! stop" cikin nutsuwa Jabir ya ƙarasu inda take ƙwance kana ya naɗa hannu suit ɗinsa, bisimillah yay kana ya lumshe idanunsa sosai yay mamakin rashin nauyinta,cikin nutsuwa ya ƙarasa da ita zuwa compund na hospital ɗin tare da sanya ta a back side ya ƙwantar da ita, Joseph shima mazaunin drever ya zauna tare da yiwa motar key yana jin Jabir ya shiga, Jabir side ɗin mai zaiman banza ya zauna yana zama Joseph yaja motar da gudu suka nufi hotel ɗin da suka sauka a cikinsa,gaba ɗaya hankalinsa ya gama yin gida ga ɓangare na zuciyarsa yana fargabar shiga da Zulfa cikin birninsu,dawa zata zauna?wane zai yarda da ita? tayaya zata zauna a cikin mutumane irin na birninsu, Joseph ne ya tari numfashinsa yace "oga You need to think,amma aƙwai haɗari a zuwanta birnin NUFAR hatta shugaba ba zai yadda ba,kai zai iya kasheta fa akan dai ya zauna da mai saɓanin addininsa"jinjina kai Jabir yay yace "i knew,but he is my father dole nasan weakness nasa,dan haka you don't have to worry, a cikin wannan daren suka gama komai na tafiyarsu yadda gari na wayewa zasu ɗauki hanya, Zulfa kam hanyar yanzu bata san a duniyar da take ciki ba,duk irin a.c'n dake kaɗawa a ɗakin hakan bai yana jikinta zubar da wata zufa mai yawan gaske ba,fita sukai daga ɗakin suka kama na kusa dashi domin he never sleep with a women in the same room ba hakan tasa yabar mata ɗakin ba tare da sanin abinda zai iya faruwa cikin dare ba. Bayan tafiyar su Mama Alhaji Kabeer miƙewa yay tare da nufar upstairs har yaje last tsep sai kuma ya dawo da baya zuwa inda Mameey ke zaune tare da Jalal,ba tare da yay magana ba yace "bani JALAL" kallonsa tayi tace "tayaya zaka iya kula dashi bayan kasa a koda yaushe zai iya neman a abinci?"ganin tana wasting time ɗinsa kawai ya sanya hannu ya amshi JALAL dake ƙwance cikin showel yana bacci,a haka ya nufi saman bene dashi yana zuwa ya nufi part ɗinsa dake farcing part ɗin Mameey, direct can bedroom ɗinsa ya shige yana zuwa ya ƙwantar da Jalal a saman bed ɗin kana shi kuma ya shige bathroom,taken shower yay tare da ɗaura al'wala domin sai lokacin ya tuna bai sallar isha'i ba,cikin saurin daya rage masa yay shirya cikin farar jallabiya tare da fesa parfume ɗin da yake fesawa yayin sallah,paryer mat ya shimfiɗa ya gabatar da salla sosai yay addu'a tare da roƙan Ubangijin Allah ya bai yana masa Zulfa cikin kwanciyar hankali da kuma ishasshiyar lafiya,lumshe idanunsa yay hakan ya bawa hawayen dake maƙale a cikinsu damar fitowa,abubuwa da yawa sun haɗe masa ba tare ɗaya san menene silar faruwarsu ba,tabbas a ace yasan wanene shi babu shakka da a yau zaije ga danginsa amma rashin sani ya zauna al'umma na jifansa da kalamar marasa daɗi da kuma ma'ana,sai a yanzu ya fahimci kuɗi baya siyan farin ciki, kuɗi baya siyan ƙwanciyar hankali,da ace ya nayi da a yau kuɗi sai yay masa maganin damuwarsa,wata zuciyarsa ke faɗa masa anya Zulfa ba tana sane ta gudu ba,da sauri ya girgiza kansa tare dasa hannu ya share hawayen dake bin saman fuskarsa,yasan zuciyace kawai ke gaya masa hakan amma babu yadda za'ai Zulfa ta tafi ta barsa yay amana da irin soyayyar dake tsakaninsu,sosai ya ɓata time yana tunanin akan abinda baya da mafita wajan 3:00 na dare yaji kukan Jalal da sauri ya miƙe ya isa garesa,tarwai yaga ya buɗe idanunsa sai juyasu yake musamman idanun nasa da suka kasance manya masu blue ɗin balls,hannu yasa ya ɗauke sa cikin sanyin murya ya fara yi masa wata daddaɗar waƙar "uwa tana da daɗi mahaifiya tayi mana komai" shuru Jalal yay tare da tura ƙaramin yatsarsa (kinsar) a ƙaramin bakinsa cikin nutsuwa ya fara tsotsar yatsantsar tamkar ana feeding nasa,wasu sabbin hawayenne ya kara fitowa daga idanun Alhaji Kabeer sabida tausayi ɗan nasa cikin wata narkakkiyar murya yace "Bobona haka rayuwa tayi dakai tun kana baby ko,don't worry everthing will be fine in sha Allah,dole aƙwai ƙalubale cikin rayuwarka Bobona Am so sorry my love" ya faɗi hakan yana kai bakinsa saman goshin Jalal ya sumbata da sauri ya miƙe tsaye tare dayin waje da gudu,yana zuwa parlour'n sama ya fara laluban inda Zulfa ta saba ɓoye masa idan tayi laifi,yayi hakan a tunaninsa ko tana nan,haka yayta dubawa amma ko alamunta babu a gidan, Jalal har yanzu idanunsa biyu da alama irin yaran nanne da basa bacci da dare,jin ana jijjigashi yasa ya fara kuka "inyaaaaa yaaaaa" cikin sauri Alhaji Kabeer ya fara jijjigashi amma ina sam baya ganewa,hakan tasa ya nufi part ɗin Mameey cikin Sa'a yaga part ɗin a buɗe da sallama ya shiga sosai yay mamakin ganin glass cup a saman ƙaramin table, girgiza kai kawai yay har juya zai ya hangi fidar da aka Jiƙawa bobo zam-zam da dabino ɗauka yay ya bashi bayan yasha ya jijjigashi cikin ƙaramin lokaci yay bacci a kuma lokacin aka fara kiraye-kiraye sallar asuba ganin daren Lahadi ne washegari ya tashi Litinin ya ƙarasa fridge ya ɗauki gorar ruwan swn ya ɓalle murfin yasha sosai, kana ya ɗauki niyar a zumi, bedroom ɗin Mameey ya nufa sabida jiyo nishi da yay sama-sama handle ɗin ƙofar ya murɗa tare da tura kansa ciki saurin ja baya yay sabida abinda yaga Mameey nayi... free pages dai babu yawa ahhha😝 08119237616 6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ _✍? NIMCYLUV_ *7-8* Juyi take sosai akan makeken royal bed ɗin ta sai nishi take sama-sama hannunta dafe da mararta,wani zafi da raɗaɗi ta keji a ƙasan mararta,cikin tauyawa halin da take ciki ya samu bed side inda wata sofa ke ajjiye ya ƙwantar da bobo, jiki a sanyaye ya ƙarasa inda take a ƙwancen cikin sanyin murya yace "what is going on dear?"ya tambaya yana miƙa hannu domin taɓa inda take riƙewa,cikin zafin ciwo tace "don't touch me Abbou Jalal" da mamaki ya kalleta yace "mene yasa? bayan kina halin ciwo" hawayen da take ɓoyewa ne suka shiga fita daga cikin idanunta kafin taja numfashi tace "babu abinda zakai min,duk da nasan ciwo na kaine maganinsa amma a yanzu kai ɗin kamar gidan ashana ne babu ashanar ciki"ɗan waro idanu yay da mamaki a kan fuskarsa kamar bazai magana ba sai kuma yace "yana da ƙyau nasan mene matsalar ki,koda bazan iya yi maki magani ba" kafin yay wani dugun tunani yaji tasa hannu ta jawoshi jikinta tare da ƙoƙarin haɗe bakinsu waje guda da saurin ya juyar da kansa gefe guda tare da faɗin "azumi zanyi alrdy nayi sahur so ki rabo dani" kanta ta sunkuyar gefe guda ba tare da tace komai ba,yasan tabbas yana shiga hakkƙinta amma yaya zai yi,a duk sanda yay sex da ita yana jinsa tamkar a gidan bread yaya take so yay mata, dalilin hakan yake danne abinda ya keji a game da ita sabida bayaso ya nuna mata banbanci a tsakaninta da zulfa,hannu yasa ya ɗago ta zuwa jikinsa cikin sanyin murya yace "look dear kalleni"ɗago kai tayi ta kallesa cikin fahimta ya shafi kanta yace "ba tun yanzo ba nasha gaya maku aƙwai infection jikinki,wanda shine yake ƙara sanya maki ciwon marar, and ina da tabbacin shine yasa har yanzo baki samu dace da haihuwa ba"cikin mamaki take kallonsa kafin tace "wanne irin infection kuma?"murmushi yay yace "nifa doctor ne dear kuma na tabbatar kina dashi domin ina jin haka a tare dake" infection kashi uku ne. Ciwon sanyin da ke damun mata kala kala ne. Amma zamu takaita akan guda 3 wanda sune suka fi cutar da mata. 1- Wanda bacteriya ta ke janyowa (Bacterial vaginosis) 2- Wanda fungi ke janyowa (Yeast Infection ko Candidiasis) 3-wanda ake kamuwa ta hanyar jima'i "yanzu dear bana cikin nutsuwata kema sheda ne" hannunsa ta jawo ta dora5 saman mararta tare da cusa shi,lumshe idanunsa sabida bai son abinda take buƙata a tare dashi "but i need you"hannunsa za zare zare da miƙewa ba tare da yace komai ba ya nufi inda Jalal ke ƙwance yana bacci ɗaukar sa yay tare da dawowa inda take ƙwancen a gaban ta ya anjiyeshi tare da faɗin " i don't mean to hurt you please try to understand me ko babu yawa,ko nace zan maki abinda kike buƙata nai ƙarya you alre6 knew Zulfa is missed"shuru kawai tayi masa tana kallon bobo dake bacci harya gama maganarsa ya fice. A can Golden tuilp jericho hotel fitowar Jabir kenan daga bathroom yana sanye da ƙaramin towel a waist ɗinsa sai kuma dari blue a hannunsa ya goge jikinsa dashi,cikin sauri yake gudanar da komai tym to tym ha kan jaa tsaki kaɗan,gaban dressing mirrow ya ƙarasa tare da tsurawa kansa idanu, ɗan waro idanu yay ganin a wuni guda ya faɗa sam ya bata rabonsa da abinci tun jiya da safe,ya mutsa fuska yay tare da faɗin "look Jabir control ur self komai zai dai-dai everthing will be fine but yaya zanyi da Papa?yanzu nasan suna shirya bikin haɗa samari da ƴan mata domin tantance wanda suka isa aure tabbas naje da waccen yarinyar sai a haɗata da wani shin yaya zanyi ne,ohh God help me"wayarsa ce ta fara ringing alamar kira yazo masa,murmushi ya saki tare da picking call ɗin ya manna a kunnansa yace "Selemu alaika" dry Katarina tayi sabida wata hausa da taji yay mata "hello brother how Are you?" lumshe idanu yay yace "adey fny na and u?" miƙewa tsaye tayi sabida tafiyar da taji a bayanta cikin sauri ta shige cikin bathroom tace " Papa ya sanya a saka maka idanu indai harya tabbata ka musulunta ko kuma anga kana sallah a tsireka da kibiya i don't want to lose you dan Allah kada ka dawo"wani murmushi takaici yay yace "all this akan na musulunta ne? dole zan dawo i will back you"cikin Muryar kuka tace "but..."ohh ya rabbi see lrt" yana faɗin hakan yay rejecting call ɗin cikin sauri ya fara shiri yana gamawa Joseph yana zuwa ticket ɗin ya nuna masa harda na Zulfa jinjina kai Jabir yay yace "good job" trolley kayansa ya bawa Joseph kana ya gama shiryawa cikin wasu ƙananun kaya masu ƙyau, direct Joseph wajan motar hotel ɗin ya nufa yana zuwa ya zoba kayan a Boot ya shiga gefen drever ya zauna, Jabir kansa ya tura cikin ɗakin a zaune ya sameta gaba ɗaya ta hargitsa gashin kanta ga kuma pillow data rungome sai cusa masa kyawawan breat ɗin ta a baki sai jijjigashi take tare da shafa saman pillow'n like tana shafa kan babynta(jaririnta) shuru yay mata yana kallon ikon Allah ganin tym na tafiya yasa yace "ohyyya Madam come Les go" da sauri ta ɗago kanta tare da ƙanƙame pillow'n hannunta cikin wata iriyar murya mara daɗi tace "ya rahamanu" ƙarasa shigowa ciki yay tare da zama kusanta yace "bani babyn muga ko"jin abinda yace tayi sauri faɗawa jikinsa gaba ɗaya da sauri ya runtsa idanunsa tare da faɗin "subuhanallah" domin itane kalmar da yafi Zama a bakinsa,hannu yasa ya cireta a jikinta ɗan waro idanu yay sabida ruwan nono da yaga yana zuba cikin sauri ya kawar da kansa yace "mai da ciki riga"Zulfa kam sam bata fahimtar abinda ya kece mata domin ganinsa take tamkar Alhaji kb,hannunsa ta kama ta fara ƙoƙarin ɗurawa a brest ɗin ta baki ya buɗe zai mata tsawa sai kuma yay saurin rufe bakinsa cikin dauri ya saka hannunsa a saman brest ɗin ba tare da wata manufa ya mai dashi cikin riga da idanunta kawai take binsa,ganin bata wani buge buge bare duka yaji daɗin hakan vail ɗin abayar daya siya mata jiya ya ɗaure kai tashi kana yasa hannu ya miƙar da ita tsaye nan fa tace sam bata san wannan ba,haka yay ta fama amma fur taƙi fita koda ya matsa mata saita shiga nuna masa wajan ƙofar fitar, ganin baiga komai yasa yashi sauri ɗaukar ta cak ya nufi waje da ita,abinda bai sani ba,da zarar ya nufi fita da ita sai taga wata ƙatuwar halitta na kusanto inda take tsaye hannunta ɗauke da wasu manyan ƙaho dalilin da yasa taƙi fita kenan,a haka suka ƙarasa mota ta tura ta a back side shima ya shiga,yana shiga ta faɗa jikinsa tare da faɗin "ya rahamanu" kanta ya shafa cikin ƙasa da murya yace "sorry" a haka motar ta nufi airport dasu suna zuwa ana kiran masu tafiya cikin sauri Joseph ya nuna ticket ɗinsu Jabir da Zulfa a vip side Joseph kuma a normal side,lumshe idanu Jabir yay yana jin sabuwar shafin ƙaddararsa na ƙara kusan to shi,bayan yasa wayarsa a airplane mode ya fara duba sabbin message ɗinsa na email,tym to tym yana kallon Zulfa data ƙanƙame sa idanunta na fidda ƙwalla a haka jirgin ya fara tafiya dasu zuwa sararin samaniya to Zulfa a sauka lafiya ki ɗan bamu a ron wasu shekaru kafin muzo gareki. to abufa kamar wasa gaba ɗaya Alhaji kb baya cikin nutsuwarsa koda yaushe cikin falkin Zulfa yake gefe guda kuma da wani irin yanayi da yake gani cikin falkin wanda har yanzu ya kasa tantance wanne abune,ko ina an baza rahotanni akan ɓatan nata ko ina maganar Zulfan ake,hatta su mama6 da Jamal da Lamir cikin posting picture nata suke a I.G, Twitter, facebook, Whasapp, ga kuma vedio ɗin ta da suke sakawa a tik tok,dukkan Wasu kafafen sadarwa cikin neman Zulfa Zubair amma shuru koda wasa ba'a samun wanda yace yaga mai kama da ita tamkar an kulle bakin jama'a yauta kasance ranar sunday sati biyu ta ɓatan Zulfa Alhaji kb na zaune da bobo a hannunsa yana masa wasa,cikin sauri ya saki bobo daga hannunsa tare da safe saman forehead ɗinsa dake sara masa,da hanzarin Mameey ta tare Jalal kafin yaje kasa "innalillahi sakinaa fa kayi Alhaji yanzu da yaji ciwo fa,koda yake kai babu ruwanka domin ni jama zasu zaga musamman dangin Zulfa"saurin kallonta yay cikin ɓata fuska yace "what!? wanne suna kika ambata?"da mamaki take kallonsa tace "ehhh Zulfa nace kuma nasan kaji"ta faɗa tana jijjiga bobo dake kuka yana ƙoƙarin saka ya tsanshi a hannu, miƙewa yay ya tare da amsar Jalal har yaje wajan strais ya tsaya yace "koda wasa kada ki sake ambatar sunan Zulfa idan ba haka ba..." cikin tashin hankali tace "kamar kada na sake ambatar sunan Zulfa?idan da wanda yafi da cewa yaji sunanta to bayanka yake bi ai kuma Zulfa ai.."da wata gigitacciyar tsawa ya tari nufashinta "my friend shut up i hate this name na tsanani sunan Zulfa na gaya maki" yana faɗin hakan yay saman bene abinsa yana tafe yana jijjiga bobo,washe gari tun da sassafe ya fice da gidan bayan ya kai mata bobo ka san cewar a wajensa yake ƙwana kai tsaye wajan Mama yaje ya nufa yace mata yana son yazo takwashe kayan Zulfa daga gidan,zaro idanu tayi domin bata tsammaci abinda zai faɗa kenan ba, murmushi tayi tace "kamarya ya kenan kb? shuru yay mata sabida bai san abinda zaice mata ba,gyara zama yay yace "hankali na yana tashi idan naga kayanta kullum gani nake kamar zata dawo"tsaki Lamir yay yace "munafiki dai sam baiji daɗin halinsa ba wlh" kwaɓe fuska Jamal tayi tace "ayya bro Lmr babu ƙyau fa"wata harara ya watsa mata yace "kee dalla gafara kema ai munafukar ce sai kace ubanki hala kema yakai jininki an tsaface"Jamal bata ƙara cewa komai ba taja bakinta tayi shuru, "kai Allah ya rabamu da halin gado kai dai Lmr babu inda ka bar kakanka wlh wannan la'antaccen halin ba'a nono na ka tsotsa ba,Kabeeru ina son Jamal ta maye gurbin ƴar uwarta Zulfa ko babu komai Jalal zai tashi hannun ƙanwar Mahaifiyarsa,jinjina kai Alhaji kb yay yana mai danne zafi da raɗaɗin daya keji akan ambatan sunan Zulfa da suke"amma Mama how can that happen?tayaya zan zauna da Jamal bayan ban saki yayarta ba? numfashi ta sauke tace "yanzu waya san inda Zulfa take Kabeeru?baka da tabbacin tana raye dan haka idan ka amince a gobe sai a ɗaura auren ta koma mazaunin yayarta ita ta buƙaci hakan da kanta" miƙewa yay tsaye yace " shikenan na amince"yana faɗin hakan ya fice daga gidan,a hanya ya biya inda ake samun masu aiki mata yay dace da samun wata matashiyar budurwa,bayan yay parking ya fito baba Habu yace "mai gida wannan abar fa?"zaro manyan idanunta karime tayi tace "wace abar?"washe baki yay shima sai da gatsonsa ya bai yana yace "ke mana wlh ko alahira aka bawa mutum ke yasan bai aika abin arziƙi ba wai ina ruwan duba"haɗe rai tayi tace "wallahi nasan na fika ƙyau jini baki haƙora a waje duk gansa kuka"Alhaji kb danne dryarsa yay yana sauran maganar su,baba Habu ne ya ɗauki goro ya cilla a baki yace "wallahi wannan bakin da kisa ɗaya zan kasheki, Allah sarki innata tasha tsotso ina ruwan Kabilu😂, ganin basu da alamar gamawa yasa Alhaji kb yay shigewarsa cikin gidan. tofa kamar yadda Mama ta faɗa haka washe gari aka ɗaura auren Alhaji kb da Jamal akan sadaki duba hamsin sosai Lamir yay baƙin cikin faruwar hakan dole yay shuru domin anfi ƙarfin musamman da baba Kamis yay magana yayan Mama kenan. haka shekaru suka dinga zuwa suna shuɗewa tamkar yadda a kullum nake rubuta page ɗin labari ina tafiya wani page ɗin yanzu muna da kimanin shekaru biyar kenan Jalal ya zama ɗan shekara biyar kyakkyawan yaro fari tas kamar ɗan larabawa ga shegen surutu da wasan tsiya,amma masha Allah aƙwai ilimi musamman na addini baya wasa hakan tasa Alhaji kb yake alfahari dashi,a wannan lokacin Mameey ta haifi yara maza guda uku a lokaci daya ƴan uku kenan Imran,Irfan,Aryan inda Jalal ya basu tazarar Shekara uku kenan a wannan lokacin suna da sheka bibbiyu su kuma, Jamal kuma tana ɗauke da ƙaramar babynta mace mai suna Nihila sosai Jalal yay murna da samun babyn kullum idan ya dawo daga makaranta haka zaita ɗaukanta yana mata wasa,yanzo ma yana zaune yace "Mumy Nihila muna kama ko?" dry tai masa sabida baya gajiya da surutu wani chocolate ta ɗauka tace "maza kaiwa su Aryan"amsa yay da sauri cikin nutsuwa ya nufi part din6 Mameey ganin babu kowa yasa ya shige bedroom ɗin arba yay da wata roba tamkar zuma ce a ciki yana zuwa ya buɗe ya shaye tasss, ganin kusan awa guda bobo bai dawo ba yasa Mummy (Jamal)zuwa part ɗin Mameey a zaune ta samu Mameey ita dasu Irfan suna ganin Mummy suka tashi da gudu suka nufi wajan "eyee ƴan samari an girma ina yayanku? tun ɗazo ya shigo nan babu labarinsa?"Mameey ce ta miƙe tace "nikam ina part ɗin Abbou Jalal su Aryan kuma Yanzu aka kawosu daga school kafin Mummy tai magana Imran yazo da sauri wajan Mummy yace "Mummy ayaa can"ya faɗa yana nuna mata bedroom ɗin Mameey da sauri suka ƙarasa wajansa wata kara6 Mummy tayi sabida ganin Jalal ƙwance a ƙasan carpet kumfa na fita a bakinsa... kash😢na gaji idan babu comments gobe babu UPDATE zan hudu _Kamar yadda mace liffafin UNCLE NE na kuɗi a bayan nai free book guda biyu nace zanyi PAID book guda biyu to nayi THE NEW EMIR wannan shine cikon na biyun mai son UNCLE NE zai biya 300 da nace 400 amma na rage sabida naga kuna son shi da yawa,idan kuma kana bukatar vil inda zaka samu duka littafan dana rubuta na kuɗi kuma a nan zan dinga posting sai biyu a rana zaka biya 600 babu yawa ai nayi ƙoƙari da 1k ne, idan kuma ta prvt kakeso ana baka wannan kuma 1k shima zaki turo ta wannan asoson 0116886423 sulaiman naima a unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan Niger suyimin magana ta waccan number dana bayar wannan tafiyar daban take dan Allah idan ba siya zaki ba kada kimin magana, and kuma Ni bazance kada afitar ba kawai da kusan hakƙin da bana ku ba. 6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ _✍? NIMCYLUV_ *8-9* _Wannan littafin na kuɗi nake rubuta shi da dukkan zuciyata,lafiyata,basirata kuyi hqr da a abinda littafin ya ƙunsa haka nashi salo yake,babu wanda naiwa dolen karantawa Sai wanda yay niya sabida haka masu faɗin kuɗin littafin yay yawa bance dole ku karanta ba ku barni da abina😂daman book ɗin ba irin naku bane na ƴan ajin tubar kalla ne,don haka i don't care about what people say to me,coz i have i confidence,kuma Allahamdulillah i have what i want kmar yadda nake so *UNCLE NE* bamu shiga komai ba a littafin har yanzu shimfiɗa nake *wannan page ɗin sadaukarwa ne ga dukkanin matan dake shan maganin feeling kuma suke anjiyeshi a inda suka dama ba tare da sanin halin da yaransu zasu shiga ba* ki biya kuɗi akan farashi mai sauƙi 300 idan kina buƙatar vip inda za'a ke posting sau biyu a rana kuma zaki samu sauran paid book ɗina ciki zaki biya 600 ta wannan asoson 0116886423 sulaiman naima s unioun bank proof of payment 08119237616 ƴan Niger suyimin magana ta Whasapp Please account za'a turo ko aje p.o.s musamman ƴan vip wanda bai da account yaymin mgn_ labari ko wanne da salonsa da kuma sigar da zai faɗakar musamman wanda suka sama ranse cewa dan su faɗaka zasu karanta domin ance fazakkir fa'innal zikira tamfa'ul mu'uminun. cikin tashin hankali Mummy ta ƙarasa inda yake ƙwancen tare da saurin saka hannu ta jawoshi zuwa jikinta, jijjigashi ta fara yi tare da kiran sunansa "Jalal Jalal" shuru babu magana kuka ta fara sabida daman raguwar zuciya gareta da sauri Mameey ta amshi Nihila a hannunta ita kuma Mummy ta ɗauki Jalal tayi waje dashi da gudu tana kiran sunansa da ƙarfin gaske,tana fara taga strais ɗin benen Alhaji kb na shigowa ganin hannunta ɗauke da bobo ya sashi sauri sakin jakar dake hannunsa hannu yasa ya amshi Jalal dake hannun Mummy ya ƙarasa dashi wajan duguwar sofa cikin wani irin yanayi yace "mene yasha"?kafin Mummy tayi magana Mameey tace "a ɗaki na aka samesa a ƙwance yaje kaiwa su Irfan chocolate kuma tym ɗin bana part ɗinka ina gyarawa" cikin damuwa ya miƙe tsaye ya nufi part ɗinsa frist acid box ɗinsa ya ɗauka cikin sauri ya fara bin cikar abinda ya sanya shi wannan duguwar sumar da kuma kumfar dake fita a bakinsa,wajan 30minutes ya ɗauka yana dubawa gaba ɗaya ya haɗa gumi sai zufa yake zubarwa, numfashi ya sauke tare da kai dubansa ga Nihila dake kuka hannun Mameey cikin kulawa yace "kina jinta dai ko?mene yasa baki son bata abincinta ne"cikin son danne kukan da take tace "bana da ƙwanciyar hankali Abbou Jalal kalli bobo a ƙwance ban san ra sashi"jinjina kai yay dan shima ba ƙaramin tashin hankali ya shiga ba musamman daya fahimci abinda Jalal ya sha,kallonsu yay 1 by 1 kafin ta kalli ƴan uku da suka rungome juna suna kuka musamman Aryan domin yafi shaƙuwa da Jalal "wane ya ajjiye maganin feeling a cikinku?" da mamaki suke kallonsa kafin su haɗa baki wajan faɗin "maganin feeling kuma?" da sauri Mameey tace "ayya wallahi na ajjiye saman dressing mirrow i almost forged"girgiza kai kawai yay kafin yace "kin san illarsa ga yara wanda basu da sinadarin sha'awa bare maganin yay aiki a jikinsu,kin san halin da yake sanya su Salmerh innalillahi"kukan Mummy ne ƙaro kafin tace "yanzu wanne hali yake ciki?"goge zufar dake zobu masa yay kafin yace "yana halin Neurological disoders" shuru sukai gaba ɗaya kafin Mummy tace "me kenan?" hannu yasa ya ɗauki Jalal yace "Wasu lokatan Maganin Yakan Tursasa Kwakwalwa take bada Umarni wa Gangar jiki Barkatai sbd aikinta zai karu fiye da yadda takeyi sbd Sinadarin Adrenaline dayake a cikin maganin, haka zaisa shi yaron da bashida feeling sai maganin yanemi ya taba kwakwalwarsa saiyake kamar ana sashi yayi abu, kansa zaiyi masifar ciwo sbd babu Sassan da maganin zaiyi aiki a jikinsa direct kwakwalwa zai tafi"zubewa tayi wajan tare da faɗin "na shiga uku Ni Jamal wannan wanne irin abune meke shirin faruwa da Jalal ne?hakan na nufin zai dinga abu kamar mara hankali ne ko kuma me ya ilahi wacce irin lukutar masifa ce wannan yaro ƙarami ya fara samun matsala da brain ɗinsa to inaga ya girma basu san abinda hakan zai dinga jawowa ba,basu san mene zai dinga aikatawa ba"da sauri ta miƙe tafi bayan Abbou Jalal tana zuwa ta samesa yana yana ɗaurawa bobo drip a hannu bayan yay masa injection,zuciyarta ce ta buga da ƙarfi sabida gaban Jalal da taga ya tattare waje guda ga fatar wajan ta ya mutse tamkar ba'ai masa kaciya ba,cikin sauri ta ƙara inda yake ƙwancen takai hannunta zuwa saman mararta sa saurin saki tayi tare da fasa ƙara sabida ba tayi tunanin abin har yaje ga haka ba,da sauri Abbou ya jawota jikinsa ya fara rarrashinta cikin sigar lallashi yace "mutum baya tara sani ga Allah Jamal, ƙaddara kutse ta kewa rayuwar ɗan adam ba tare daya shirya amsar ta ba,kamar yadda bamu san yaje ya ɗauki wannan maganin ya sha ba,haka bamu san sanda ƙaddarar zata rabu daga jikin bobo ba,nasan cewa jiya ta huce yau tazo kuma muna jiran ganin gobe to itama ƙaddarar da aƙwai lokacinta,ki ɗauki matsayin wata jarrabawa daga rabbil arshir azeem komai zai zama dai in sha Allah"wasu hawayenne suka ƙara fitowa daga cikin idanunta cikin tausayin halin da Jalal ke ciki ta kalli Abbou tace "amma kalli yadda gabansa ya..." sauri ɗaura labɓansa yay saman nata tare da rungome ta sosai a jikinsa sabida yasan halinta yanzu zata iya birkice masa bayanta ya bubbuga yace "na gani basai kin faɗa ba kiyi masa addu'a kawai"kaita ɗaga masa tace "in sha Allah"sumbatar lips ɗin nata yay yace "that why i always love you babyna" tun ɗazo take tsaye ba tare da tace komai ba sai yanzu da taga zasu tafi wani abun tayi saurin bubbuga ƙofar gaba ɗaya suka juyo suna kallanta idanunta fal hawaye tace "wallahi bada wasa na ajjiye wannan maganin ba,kamar yadda bazan so rayuwarsu Aryan ta lalace ba haka bazan so rayuwar Jalal ta gurɓata ba,domin wata rana shine Garkuwa yarana shine zai zame masu gata dan Allah kada ku zargeni akan wannan abin yadda ban taɓa cutar da Zulfa haka bazan taɓa cutar da jinin ta ba"ambaton sunan Zulfa da tayi yasa Abbou saurin dafe kansa da yaji yana sara masa lokaci guda yaji duniyar na juya masa,ga wata guguwar tsanar Zulfa data ƙara bunƙasa a zuciyarsa,cikin sauri ya shige bathroom ya sakarwa kansa shower gaba ɗaya jikinsa rawa yake idanunsa sun sauya kala a hankali kuma bathroom ɗin ya fara juya masa kafin daga bisani yaji wata iriyar murya kamar ta mage tana faɗin. "dole ka manta da Zulfa kamar yadda ta gudu ta barka duk da irin soyayyar da kake mata yeeeeeehuuuuuu ka manta da Zulfa a rayuwarka ka manta da ita shine ƙwanciyar hankalinka idan ba haka ba sannu zamu fara...."bai bari an ƙarasa maganar ya fasa ƙara wacce ta karaɗe cikin amma ga mamakinsa shi kaɗai yaji ƙarar domin ko su Mameey dake bedroom ɗinsa basu jita ba, cikin ficewar hayyaci ya tari ruwa a wajan sink ya watsa saman fuskarsa cikin zafin rai da ƙunar zuciya ya buga kansa da bangon bathroom kafin ya samu damar faɗin "na sani daman nasan gujeni kikai kamar yadda ban san waye ni haka kema na manta dake a cikin rayuwata na tsaneki Zulfa na tsaneki" ya ƙare maganar cikin kuka mai tsuma zuciya tamkar ba namiji ba,haka suka ƙare hunin ranar babu farin ciki Jalal shima haka ya huni da wani a zabbban ciwon kai har firgita yake sai dai Abbou ya ƙara ɗaura masa drip da allurar bacci ko abinci ƙin ci yay,haka ƴan uku banda kuka da kiran sunan ahyyyaaa wai yaya babu abinda suke da kƴar sukai rungome juna sukai bacci, Abbou kam bacci gagarar idanunsa yay zuciyarsa fal tausayin bobo saboda shika ɗai yasan matsalar data samu Jalal yaƙi gayawa Mummy ne sabida bai son ta tashi hankalinta,haka shima Jalal har abada bazai taɓa gaya masa wannan tashin hankalin ba,washe gari da safe bobo ya farka jiki da sauƙi cikin nutsuwarsa ya fara tafiya part ɗin Mameey yana zuwa ya nufi bathroom room ɗin kayan cikinsa ya cire tas tare da ƙarewa surar jikinsa kallo, Mameey da gama shirinta kenan zata kaisu makaranta sabida Abbou tun safe ya tafi office hatta huce bathroom ɗin ta sai kuma ta dawo da baya sabida wani nishi da gurnani da taji yana fitowa daga cikin bathroom ɗin a tsorace ta fara buga ƙofar amma sam taƙi buɗewa cikin haka taji wani wani sexcly sound ya fito daga bathroom ɗin ƙara ƙasa kunnu tayi taji an ƙara faɗin "ahhhyashhhh" guys what did you expecting? GAREKU IYAYE MASU SHAYE-SHAYE MAGANIN SHA'AWA SANNAN KU AJJIYE SHI INDA KO KAGA DAMA....YANA DA AMFANI KUMA YANA DA ILLAH *MUJE DAI ZUWA HAR YANZU SHIMFIƊA NAKE* 6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ *9-10* Zaro idanu waje tayi cike da mamaki da sauri ta miƙe tsaye tare da zuge wata ƙaramar ƙofa dake jikin door ɗin bathroom ɗin,a hankali ta leƙa a tsaye ta hangesa yana kallon mirrow ba tare da tasan abinda yake ba kasan cewar ya bata baya,cikin ƙwanciyar hankali tace "Jalal.."dadaran idanunsa ya ɗaga wanda sukai jaa sosai ya zubawa mirrow'n idanu, ta mirrow'n kuma yake hangen ƴar Kofar da Mameey ke leƙensa lumshe idanunsa yay tare da sakin murmushi har saida beauty points ɗinsa suka loma,ba tare kuma da yace komai ya ƙarasa wajan ƙofar ya murza key ya fito,ajjiyar zuciya tayi tace "kaban tsoro bobo what did you do inside the bathroom? girgiza kai yyi yana nufar parlour yace "babu fa" itama ba tace komai ba tabi bayansa har zuwa parlour'n, gaba ɗaya su Imran suka tawo wajansa da gudu suka rungomesa "ayyya bafiiii ciwooo ko" cewar Irfan, ɗan waro idanu bobo yay tare da shafa kan Irfan yace "shirme kawai naji sauƙi fa"kallon Aryan yyi daya kafesa da idanu yace "ohh hello darling"ya faɗa ya tafa hannunsa kwaɓe fuska Aryan yyi kafin shima ya shige jikin yayan nasa suka haɗe su huɗu waje gudu abin sha'awa "ohhyaa guys Les go" Mameey ta faɗi hakan tana yin gaba, binta sukai a baya ya zamana Jalal shine na ƙarshe yana tafe kamar baya son tafiya hannunsa dafe da mararsa sai lumshe idanu yake,kai tsaye makaranta ta kaisu kafin ta dawo zuwa gida. da yamma misalin ƙarfe biyar Jalal ya fito compund cikin shigarsa ta farar jallabiya kansa ya sha gyaran da Mummy tayi masa, direct wajan baba Habu ya zauna yana mai sauraran wani news da akeyi a gidan redio a nan yaji mai labaran yana faɗin "hukumar gwamnatin ibadan tana neman yara masu kimanin shekaru biyar zuwa goma domin ɗaukan su zuwa karatu a ƙasar Paris as valunteer,haka kuma duk yaron daya fito da 1st class hukumar zata ɗauke sa ta bashi aikinyi wanda yaga dama" haka yaci gaba da jin labarin a kuma lokacin ya haddace email ɗin da suka bada domin kowa ya tura baya nan sa, baba Habu ne yyi saurin faɗin "wa yaga al'ƙawarin ƴan nepa..., atoo kuyi komai lokaci ne mudai ana watsa mana ƴar yafin shinkafa zamu kaɗa maku ƙuri'a" kallonsa Jalal yay ba tare da yace komai ba, ƙara gyara zama baba Habu yyi yace "sannu boba kai a rasa sunan da za'a saka maka sai na wannan abin zuƙar,ina ruwan ɗan Maraya aida idanuna biyu aljanun suka ɗauki mamanka da gora zan rakasu,ai kaga tun lokacin basu dawo ba,yoo to nima ɗin ai Sheikh ne a ƙauyan mu kaji siminin da ake karantawa aljanun ko NASI KO FATIHA ai saba'in ɗin nan na hadda ce ta"miƙewa Jalal yyi tare da gyara zaman farin glass ɗin idanunsa yace "sittin dai"yana faɗin hakan ya shige cikin gida sabida kiran magrib da akai,babu kowa a main parlour sai Imran yana bacci tashinsa yyi yace "time for paryer" da sauri ya kama hannun bobo suka nufi upstrais part ɗin Abbou suna zuwa yana fitowa daga bathroom al'wala suka ɗaura Jalal kuma ya nufi bedroom ɗin Abbou ya fesa parfume kana ya biyosu a baya,dwonstairs a nan suka samu Aryan da Irfan gaba ɗaya suka nufi masjid ɗin dake wajan gidansu. gaba ɗaya a zaune suke saman babban daining table suna dinner "mene? hauka ake da za'a bar bobo karatu har zuwa paris babu inda zashi" Mummy ta faɗa lokacin da take kai glass cup bakinta da niyar shan lemon inibin da tayi masu ɗazo, haɗe rar Jalal yyi tamkar babba kuma tsill ya gagara faɗin ko "A" sai juya strawberry ɗin da aka yanka masa ya kasa cin koda ɗaya ne, Abbou ne ya kalli Mummy yace "idan yaro yazo da abu ba'a gwasalesa da a kudu ne iyaye sunwle suke neman shawara wajan yaransu sabida hakan na ƙara buɗa masu ƙwaƙwalwarsu, Ni anawa ganin abarshi yyi abinda ya keso is better" cikin yanayin damuwa Mummy tace "amma tayaya ne zai iya kula da kansa? kai kanka wani lokacin birkici maka yake,yaya kake ganin ace babu wani family nasa.." ta ƙarasa maganar cikin raunin zuciya,domin har zuciyarta bata son tafiyar,girgiza kai kawai Abbou yyi domin daman yasan za'a sha wahala da Mummy "manyan makarantu irin wannan aƙwai kula,domin abinda za'ai wa mutum acan ko gaban iyaye sai haka, addu'a shine kawai ya dace da Jalal" cewar Mameey,ganin da gaske kuka Mummy kesonyi yasa Jalal miƙe ya ƙarasu inda take zaune, murmushi yyi kafin yace "my ambition is ur ambition too zaki farin ciki wata rana"gaba ɗaya kallonsa sukai domin Jalal idan yay magana saika rantse ɗan shekara Ashirin ne bayan ko 6yrs bai rufe ba,yana faɗin hakan ya shige part ɗin Abbou,abinda masu sani ba Jalal ya daɗe da tura baya nansa ta email ɗin da suka bayar. washegari da misalin 8 aka kira Abbou tare da tambayarsa shine mahaifin Muhammad Jalal? da "eh" ya amsa masu nan sukace ana nemansa shida Jalal yanzu a gidan Gwamnati, murmushi kawai yyi domin ya tabbatarwa kansa Jalal ne,a gurguje yaje islamiyyarsu Jalal Lokacin yana tsaka da bada hadda ya nemi permission wajan malam,ganin babu wata matsala daman saukarsu saura wata guda yasa yace "suje kawai" a parking spaces na gidansa yay parking anan ya tsaya yace Jalal yaje ya sauya kaya, baba Habu na zaune yaji ana buga get da sauri ya ɗauki gorarsa yace "huuu yau naga tsiya iyayenku su nome sannan kuzo aci daku,atoo ina dalili nima dai naje na ɗauko su Iliya a makarantar su daina cin na mutane.." murmushi Abbou yyi yana jinjina abin dryar getman ɗin a haka Jalal ya fito cikin blue black ɗin jallabiya sosai tayi masa ƙyau sabida farar fatarsa,a duniya yana son jallabiya dan duk rabin kayansa sune. yana zuwa Abbou ya buɗe masa side ɗin kusansa ya zauna,key yaywa motar ya nufi wajan get da ita,a nan baba Habu yace "Allah ya kiyaye,ahaa yama kiyaye ai domin tasss na tofe wannan motar da siminin sama" gaba ɗaya Abbou da Jalal suka saki murmushi lokaci guda,da haka suka bar gidan,sosai sukai cike-cike na takaddu kuma a nan akace nan da wata guda tafiyar,hakan yaywa Abbou daɗi domin har Jalal yay sauka kafin tafiyar,suna kammalawa suka nufi gidan Mama,a parlour suka sameta tana jin motsi tace "naga shegun ƴan wutan da suka yankemin waya" da sallama Abbou ya shiga ganinsa yasa ta washe baki tare da faɗin "lale lale ashe Kabeeru ne da ango na"direct bobo wajanta ya nufa yana zuwa ya haye cinya yace "grandmother badai masifa ba"baki ta saki tare da tafa hannu tace "yau naga tsiya to ubanka Kabeeru shine mafifaffe"sai kuma ta saki dry tana faɗin "hehehe Allah ya jiƙan Laure badan ta mutu ba,tasha jibga Musamman a ruga" zamewa Jalal yyi daga jikinta ya nufi cikin bedroom yana faɗin "kawai kice kinci zali" sai a lokacin Abbou yace "mun sameki lafiya Mama? ya mutsa fuska tayi tace "kadai sameni lafiya, wancan fitsararran ina yake ta lafiyata...,har yanzu ƙafarce ke damuna da ciwo" cikin damuwa Abbou yace "sai hqr ai Mama,kin san shekaru sun fara jaaa"da sauri ta miƙe tsaye tana faɗin "dama na sani to wallahi nida mutuwa munyi hannu riga,yooo nida nake shirin aure zaka jawa masifa jaa ɗanka kuyi gaba" danne dryar dake cinsa yyi yace "ba haka nake nufi ba,amma kiyi hqr"nan ya shaida mata tafiyar Jalal zuwa ƙasar Paris,dryar tayi tace "wlh yaje na sarara ina dalili baka haifa na wani ya addabeka"kafin Abbou yace wani abu bobo ya fito hannunsa ɗauke da fara roba ya cika dambun nama a ciki,sannan ya ƙulle wani a leda yace mata nasu "darling ne"su Aryan kenan "wlh ubanka ka jawa a sara"ta faɗi hakan tana kuntu wata farar sabuwar Naira biyar ta bashi,wannan ƙa'ida ne saita bashi,a haka Abbou ya fito da dubu biyar ya bata kana sukai mata sallama,suka tafi. Komai aka sawa rana yana da lokacinsa,sai dai idan ba'a saka ba,a yau Jalal sukayi saukar Alkur'ani mai girma,tare da hadisai,fiqhu,sira, umdatul ahkam,farin ciki wajan Abbou da Mummy harda Mameey ba'a mgn, haka suka dinga walima da ɗaukan photo da allon Jalal ha Kur'ani,har shedar kammalawa, Jalal yasha babbar riga Tamkar babban mutum,a kuma wannan ranar yini yay da a zababban ciwon kai,ta zarar kwana biyar tsakanin jirginsu Jalal ya shilla zuwa Paris, Mummy kuka hadda majina shima a lokacin ji yyi kamar kar yaje,su Irfan daman ba'a zo dasu airport ɗin ba,sabida kukansu akan idanunsu jirgin ɗaliban ya tashi. _(a gurguje)_ after 24yrs wata ƴar kyakkyawar budurwace mai kimanin shekaru 16 ta fito daga wani part jikinta sanye da wata lafiyayyiyar abaya wacce kalarta kawai zaka gani ka fahimci tsadarta,domin abaya shigar girma da mutunci ce,wanda ya san asalin abaya bazai tuzarta ta ba,wani babban falt ta nufa a wannan flat ɗin wajan side huɗu ne,side ɗin farko ta fara shiga,tun daga ƙaramin parlour'n tasan yana nan bai fita wajan motsa jiki ba,a hankali ta tura kanta cikin bedroom ba tare da tayi sallama ba, idanunta ta shiga juyawa ganin baya bedroom ɗin,ganin komai tsaf yasa tayi murmushi,daka bayanta taji anyi mata cakul cikin sauri ta zabura ganinsa a bayanta yasa ta turo baki tace "naji tsoro" kai ya ɗauke yace "uhm ko..? mene ya kawoki side ɗina bako sallama da ido kamar na mage"kwaɓe fuska Nihila tayi tace "to ba Abbou yace min na gaya maka can yamma za'a je airport ɗauko bobo ba"zaro idanu yyi yace "what!? bobo zai dawo wow"lumshe idanu Nihila tayi tace "Finally zanga kyakkyawan gidan nan yau,zanga bobo na" drya Irfan yyi yace "to uwar iya fice kiban waje" a can Paris jirgin daya ɗauko su Jalal babu inda ya tsaya sai wani gari mai suna *_Malta_* a wani yanki da ake kira da *_birnin nufar_* wani yanki na Yahudawa, idan kaga yadda mutanan suke babu musulunci saika rantse tafiyarsu ɗaya da ƙasar *_Israel_* domin yadda shuban garin yake abu babu tausayi saika ɗauka halinsu ɗaya da *_Ben jamn netanyahr_* wato shugaban ƙasar Israel yaransu na Jewish kusan tafiyarsu ɗaya,basa taɓa yadda da Musulmi bare har suyi tunanin haɗa Aure tsakanin banbancin ƙabilun, ban bancin dake tsakanin Birnin nufar da Israel shine Israel ƙasar larabawa ce domin a nan aka haifi Annabi Isa a Kashi a shirin na Annabawa duk a can aka haife su,amma gaba ɗaya mutanan ƙasar basa da tausayi da imani a ransu,kuma baza su taɓa musulunta sai mai rabo,domin sune suka buƙaci a saukar masu da abincin a sama,kuma akai yadda sukace amma hakan bai saka sun miƙa wuya ba,sam basu yadda da Annabi Muhammad ba,amma abin mamakin yadda suka san Kur'ani ko musulmi sai haka,jew (Bayahude) ɗaya yafi profeser ashirin ilimi, (Jewish) shine sunan yaransu ƴan Israel kenan,to suma ƴan birnin nufar haka suke. a hankali wata lafiyayyiyar mota ke tafiya zuwa hanyar wani yanki dake birnin nufar, wani kyakkyawan farin matashin saurayi ne a bayan motar,kana ganinsa kasan ilimin addini ya ratsa ƙwaƙwalwarsa,farine tas mai faffaɗan jiki musamman ƙirjinsa,yana da ƙyan suru ga haiba da kwarjini,ga wani kyakkyawan saje da yaywa fuskarsa ƙawanya,pouting red lips ɗinsa yay kana ya gyara zaman dark blue ɗin shaddar dake jikinsa,cikin nutsuwa yake operating system ɗin dake saman cinyarsa yana bin cike akan ƙwayar cutar sicler,wani wawan birki drever'n yyi hakan tasa matashin ware labɓansa cikin Muryar nutsuwa yace "meke nan?" a razane drever'n yace "Dr wata yarinya ta tari gaban motarmu fa" zare glass ɗin fuskar wanda aka kira da sunan Dr yyi,a hankali ya ajjiye system ɗin zuwa gefen sa, bai sun su ɓata lokaci a yau yake son isa ƙasar su, burinsa ya ƙwana gefen Abbou'nsa,juya blue eyes ball ɗinsa yyi ganin da gske yarinyace gabansu sai ɗaga hannun take sama tana ƙunƙuni,sosai Matashin ya karanci yaran kuraman da take masa a kuma lokacin ya fahimci ita ɗin kurmace, fitowa yayi daga motar ya nufi inda take tsaye ganin ya fito yasa tayi saurin ƙarasawa garesa,jaa baya yayi tare da girgiza mata kansa shi su yake yace ta basu hanya sauri suke,a nan itama su take tace masa "ya taimake ta wasu ne suka biyo ta zasu kasheta" da hannu yay mata nuni da suwaye,ganin yadda jikinta ke rawa ga kuma yadda pech lips ɗin ta ke motsawa gaba ɗaya ya jiƙe da yawo,hakan yasa bai san lokaci data ƙarasu gabansa ba,zaro idanu yay tare da buɗe baki zai magana yaji ta faɗo jikinsa ta ƙanƙame sa,da sauri Dr Jalal Kabeer bobo ya runtsa idanunsa sbd wani sarawa da kansa yyi.. end of free page..mu haɗe a paid grp you can start ur payment 300 for nrml grp,600 for vip zasu samu the new emir,da izzar so,da sai na aureta,duk a 600 ga posting sau biyu account number 0116886423 sulaiman naima s, unioun bank, proof of payement 08119237616 ƴan Niger suyi magana ta number, thanks for the love and care Allah yay maku albarka da rahama🥰show me some love. 6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ *11-12* Surprise😝 _Ga ƙarin free page nan sabida masu tambatar hakan,to gashi nan kamar yadda nai al'ƙawari, zan ƙara pages guda biyu, bonus dukkan wanda ya biya 400 a yau ta hanyar transfer ta account ɗin nan za'a sashi a vip ma dadin ya bada 600,haka wanda ya biya 200 za'a sashi a nrml grp madadin ya bada 300 ga number asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank shadar biya 08119237616 akafta iya yau ne wannan bonus ɗin_ Hannu yasa ya dafe gefen kansa dake masa wani a zababban ciwon,kafin ya ware idanunsa ya saukesu aƙan yarinyar data maƙale jikinsa,gaba ɗaya jikinta rawa yake,domin iya tsorata a tsorace take,banda jijjigashi da dukan ƙirjinsa ba abinda take ware manyan idanunsa yyi sabida wani gantallun kaya daya gani a jikinta kamar ƴar kiristan,wani wani czy jeans ne a jikinta iya karshi quiwa,ga kuma wata ƙaramar riga wacce gaba ɗaya bata huce cinya ba,sai dugun gashinta da aka rinashi zuwa 2colour baƙi da blue,ga wani farce a jikin yatsun hannunta,saurin zare jikinsa yyi daga nata yana mai ƙarewa surar jikinta kallo gata kyakkyawa ajin farko,sam ba fara bace amma yadda jikinta ke sharning ga skin ɗinta a mulmule,hawayen dake zuba a fuskar ta ne zai tabbatar maka da kuka take,amma a zahiri ko muryarta bata fita sai ƙunƙuni da take, Jalal take tsaye ya lumshe idanunsa a lokacin ɗaya ya gama ƙare mata kallo,ba tare kuma da yace komai ba ya juya abinsa zuwa wajan mota,side ɗin baya ya zauna tare da ɗaukan system ɗinsa yaci gaba da dannawa ba tare da tunanin wani abunba,drever'nsa ne yaywa motar key sai a lokacin Jalal ya ɗaga firgitattun idanunsa zuwa ga murfin motar daya manta bai rufe ba,yana ƙoƙarin rufewa yaji ta shigo cikin motar sai haki take,can kuma yaji Wata hayaniya na tashi daga cikin wata duguwar hanya,rankwafuwa yyi kusanta yyi saurin rufe motar cikin taƙai tacciyyar maganarsa yace "muje airport" da sauri drever'n yywa motar revers ya juya da baya hakan yyi dai-dai da lokacin da wasu matasa kusan su ashirin suka fito daga hanyar hannayensu ɗauke da makamai kala daban-daban, ajjiyar zuwa ta sauke Jalal kam sai a lokacin ya tabbatar da maganarta da tace kasheta za'ai,kai tsaye airport suka ƙarasa suna zuwa aka fara shirin tashi daman shi ake jira sabida wajan wani babban mutum da yace zashi ya saka masa hannu a jikin wani file,yana zuwa aka amshi system nashi tare da wayoyinsa aka ajjiye waje guda,can baya aka bashi waje ya zauna,kusan 5minutes ya tuna yarinyar bata cikin jirginsa,da sauri ya miƙe tsaye yywa security cikin jirgin magana "jeka kawomin wata a waje" jinjina kai security yyi babu jimawa suka ƙarasu da ita yace "Dr gata"yana daga kishin giɗan ba tare daya kallesu ba yace "to goyata zan?go with her"jin hakan yasa security rufe vip side ɗin sannan ya bata waje daga cikin jerin kujerun jirgin,a haka aka fara sanarwar kowa ya daura blet babu daɗewa jirgin ya fara shawagi a ƙasa kafin ya lula saman gajimare zuwa ƙasar ibadan. acan birnin nufar gaba ɗaya tawagar mazan da suka biyo yarinyar suka rufawa motarsu Jalal baya,gudun mota dana mutum ba ɗaya ba bisa dole suka tsaya suna mai takaicin rashin samun ta da ba suyi ba,cikin zafin rai Joshua ya fesar da numfashi yana mai girgiza kansa kamar zai kuka haka yake jin zuciyarsa, cikin yaransu yace "nine ta guda,bayan kowa yasan cewa dole ne namiji ya kusanci mace kafin aurensu,domin tabbatar da guzarinta,mene yasa ni taƙi amincewa dani bayan tun tana ƙarama nake kwadayinta,ohhh wow ta girma shine zata gujeni idan har Papa shine kakanta to tabbas zata dawo garin nan,zan nuna mata kalar nawa rashin imani muje zuwa"Joshua ya ƙare maganar yana gyara zaman gudun fanten dake jikinsa,gaba ɗaya jikinsa zanene ga wasu manyan layo,John dake kusa da Joshua yace "tayaya zaka dawo da ita?bayan baka san inda za taje ba,kuma kasan cewa Papa bazai taba cutar da jikanyarsa ba"a fusace Joshua ya kalli John yace "nasan baka manta uwa SUNDU ba,ita kaɗai ta isa ta dawo min da ita zuwa birnin nufar,kuma ina mai tabbatar maka nama fasa aurenta amma tabbas zan mallaketa matsayin..."kafin ya ƙarasa maganar yaji anyi saurin rufe masa baki cikin jarumta ya hankaɗe hannun John yace "kai bama ita ba,har wanda ya ɗauketa taja masa masifa daga ko yaushe zai fara ganin kalolin bala'in da zan sanya shi"yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin birnin nufar,kai tsaye wajan Papa su kaje nan suka tarar ya shiga cikin gidan domin ganin abinda yake faruwa. "Papa kayimin rai ka dawomin da yarona,na maka al'ƙawarin zan bashi Joshua matsayin mata (kusan hausar marasa yare,namiji a bashi sunan mace,mace a bata sunan namiji) ƙahon dake kansa ya gyara zamansa tare dayin wani numfashi yace 'uhmmm..,kai da yaronka bakwai jin mgn,kuna haramta abinda yake al'adarmu,dan haka kiyi kuka da kanki" yana faɗin hakan yyi saurin juyawa zuwa gefen sa sbd kukan da yaji yana tashi,wata ashar ya ƙunduma tare da faɗin "baza ko daina fitomin da wannan abar ma,wlh duk sanda na ƙara arba da ita saina kasheta"ya faɗi hakan yana ficewa waje,da sauri Katarina tayi wajan da Zulfa ke zaune ta ƙanƙame wani teddy sai kuka take,sanin duk abinda da zatai mata ba zata motsa ba,yasa ta kira Jabir a waya ta shaida masa abinda ke faruwa,yana cikin neman yarin data gudu yyi saurin dawowa cikin babban gidan kai tsaye sashin Katarina ya huce yana zuwa Zulfa ta miƙe da gudu ta faɗa jikinsa dana faɗin "ya rahamanu" duk iya shekarun da tayi babu abinda take faɗe sai haka,haka kuma bata yadda da kowa tun sanda aka kulleta a ɗakin duhu a ranar da Jabir ya kawota birnin,sosai shekarunta suka jaa domin taje wajan shekara 45,amma tana nan lafiyarta lou sai rashin hankalin da take fama dashi,domin idan abun ya tashi haka zatai ta kukan kuraye gaba ɗaya a sauya mata kamani,haka Jabir zatai mata addu'a sabida yanzu ya iya karatu sosai duk da shima shekarunsa sunja,kuma har yanzu bai taɓa aure ba,domin an riga da an cire masa sha'awar mace,koda yace zai auri Zulfa Papa cewa yyi sam bai yarda ba,idan kuma yyi to dashi da Zulfan duk saiya haɗa su da uwa SUNDU, rungome ta yyi tare da faɗin "sorry na barki ko?" Ita dai bata kulasa ba sai ajjiyar zuciya take saki,a haka ya ta zuwa inda take ƙwana ya bata abinci taji sannan ya lallaɓata tai bacci rungome da teddy. misalin biyar na yamma jirgin ya sauka a filin tashi da saukar jirage dake garin ibadan,a hankali ɗaliban suka fara sakkowa domin sosai suke farin cikin dawowa cikin ahalinsu,kowa yana kewar gida da kuma dangi,sai da kowa ya fita ya barsa zaune saman sofa ya lumshe idanunsa,a wannan lokacin idan ka kallesa saika rantse bacci yake,amma a zahiri tunanin yadda zai da ciwon da yake damunsa yake,wani lokacin har kunyar kansa yake, musamman idan tunaninsa ya juye haka zaita abu ba tare da sanin abinda yake bai dace ba,yana abu irin na wanda hankalinsu da tunaninsu yabar ƙwaƙwalwarsa,babban tashin hankalinsa bai huce yadda mazantakarsa take yawan sauya ba,wani lokacin da zama ƙarama,wani lokacin yyi mmkin girmanta, ajjiyar zuciya ya sauke tare da ware gajiyayyun idanunsa wanda ya kejin sunyi masa nauyin gaske sabida ciwon kan dake fama dashi,ganin Jafar tsaye a kansa ya sashi saurin haɗe rai tare da miƙewa tsaye,ya fara shirin fita,dry Jafar yyi yace "look at ur face my frnd,gaba ɗaya kowa ya sauka sai kai ɗaya,har na fita Abbou yace kana ina,sai a lokacin na fahimci baka fito ba,kai kowa na murnar ganin ƴan uwa kai kana zauna kana banzan tunaninka wanda baya ƙarewa"tunda ya fara magana idon Jalal yake a rufe harya kammala,ware idanun yyi tare da faɗi "uhm" kai tsaye waje ya nufa yana ƙoƙarin ficewa daga jirgi yaji tayi saurin kama hannunsa sai rarraba idanu take, ware idanu yyi tare faɗin "tab" domin gaba ɗaya ya manta da ita,wata sabuwa kenan,zare hannunsa yyi kafin ya ƙara haɗe rai yaci gaba da tafiya tana biye dashi a baya,cikin murna Aryan ya tafi da sauri yana zuwa yyi hugging ɗinsa tare da faɗin "oyoyo brother ur wlcm" murmushin gefen baki Jalal yyi wanda ya ƙara fito da zallar kyansa cikin ƙasa da murya yace "missed u too darling"a tare suka jera zuwa wajan su Abbou tun daga nesa yake ƙarewa Nihila kallo harya ƙarasu inda suke tsaye,yana zuwa Irfan da Imran suka rungome sa suna faɗin "we are happy to see u yaya" kan kowa ya shafa kamar yadda yake masu suna yara cikin mgnarsa wacce babu hausa sosai yace "i'm also so happy to see u darling" dry sukai gaba ɗaya,a hankali ya ƙarasu wajan Abbou yana zuwa ya zame hular kansa tare shigewa jikin Abbou yana sauke wata sabuwar ajjiyar zuciya, rungomesa Abbou yyi tare da shafa kansa yace "Barka da dawowa farin cikina"ƙara shigewa jikin Abbou yyi kafin ya ƙara sauke wata sabuwar ajjiyar zuciya,cikin sanyin murya yace "nai kewarka jigona nayi kewar jikinka"shafa kansa Abbou yyi yace "nima haka yarona ga Mummy can da Mameey da kuma grandmother" lumshe ido Jalal yyi kafin ya sauke kallonsa akan Mummy wacce ta kafesa da ido tana mamakin kyansa tamkar Balarabe,musamman kyakkyawar sumar kansa wacce take ƙwance sai sheƙi take,ganin yana kallonta ta sauke nata idanun tare da ware hannayenta,da sassarfa ya ƙarasa gareta yace "Mummyna"dry tayi tace "eyee bobo ya isa aure masha Allah"kwaɓe fuska yyi yace "i'm still young" haka ya ƙarasa wajan Mameey itama ya rungometa sosai taji daɗin ganinsa,salati yaji an rafka a bayansa tare da faɗin "huuu yau naga taƙadirin yaro nika tsana kakewa baƙin cikin ganinka"gira ya ɗaga mata tare da faɗin "ashe kina raye"cikin kumfar baki tace "ubanka Kabeeru da Uwarka Jamal su kakewa fatan mutuwa bani ba,yooo ina dalili duniyar nan mai daɗi ka jazamin masifa ina zaune" dry kawai yyi ya rungometa yace "sorry amaryata ykk" dungure kansa tayi tace "ɗan nema kenan ka zama jibgege abinka sai aure"shuru yyi mata,idanun sane ya faɗa kan Nihila wacce ta tsora masa idanu ko kiftawa ba tayi,juya idanunsa yyi a hankali kuma ya ƙarasa inda take,yana mai ƙare mata kallo,cikin ƙasa da murya yace "don't tell me Nihila ce wannan wow!!" Aryan yace "gata fa ta zama budurwa" ciki wata murya yace dama za'a bani auranta a firgice Mummy ta ɗago kanta murmushi yyi yace.. 😫yau nayi ni a wajan aiki,am sorry aimin afuwa soon za kuji ni, Please need ur comments and na shiga shafin kuɗi kada a fitar waje. if You need my book just contact me 08119237616 300 for nrml grp,600 for vip *by* *NIMCYLUV* 6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _? UNCLE NE ✨_ _13-14_ Happy Children's day👶🏻👧🏻 _End of the last page wannan littafin na kuɗi ne,kuma amana ga wanda ya siya,mai buƙatar ci gabansa zai biya 300,wanda keson vip kuma 600 zanna posting biyu a rana,kuma zasu samu paid book ɗina ciki asusun biya 0116886243 sulaiman Naima s unioun bank,shedar biya 08119237616,dan Allah wanda yasan zai siya danya fitar Nagode basai ya siya ba,sannan dukkan abinda mutum zai gani cikin book ɗin nan ban son surutu a haka labarin littafin yazo da salonsa🤷🏻‍♀️idanma zakai magana ka daɗe ba kayi ba coz you can't change my mine to stop what i want._ _wasan yanzu ya fara,kamar yadda ƙaddara ke kunnuwa ɗan adam ba tare daya shirya kar ɓarta ba,haka *Jalilerh* ta shiga rayuwar *JALAL* ba tare da sanin manufar haɗuwarsa da ita ba, kamar yadda babu wanda ya san lokacin da ƙaddara ke barin mutum, haka *Jalal* bai sanda zamansa zai ƙare da *Jalilerh* tambayar gareku fans *shin mene mafita ga ciwon Jalal?* Sannan kuma mene sanadin zuwansa birnin nufar? *shin Jalal yasan cewa baya da mahaifiya ko kowa?* shin da gaske Nihila ƙanwarsa ce ko kuma aƙwai wani abu da kuke tunani akai? duk wannan amsar tambayoyin nine nake da ikon bada amsarsu dan haka sai ku hanzarta yin Subscribe ta hanyoyin dana faɗa a sama guys kuma fans ɗina masoya littafin NIMCYLUV a motsa nasan yanzu an fara biyan kuɗi ƙarshen wata yyi✋🏻😂🤚🏻_ _13-14_ "Eh Jafar nake son bawa" wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Mummy ta sauke,kafin tayi murmushi tace "ai Auta ta kana da iko da ita dan haka na amince"jinjina kai yyi alamar yadda, Mummy na ƙoƙarin faɗin wani abu Mama tayi caraf tace "yau naga sallama,wlh wata biyu na baki kiyi ciki ki haihu,yoo ina dalili haihuwa ɗaya ace wai Auta"Mummy da Mameey sunkuyar da kai sukai sabida wata kunya data kamasu,sam Mama bata iya bakinta ba,musamman yanzu da tsofa ya fara cinta "wai wace wannan take ɓoyewa bayanka ne?"Abbou ya tambaya yana ƙara kallon yarinyar sabida kayan daya gani a jikinta,sosa kai yyi yace "muje gida tukun" kansa ya ɗauke waje guda yace "baby baki missed brother naki ba?"turo baki tayi tace "naga baka kulani ba ai" hannunta ya kama tare da faɗin "uhm" Abbou ya ɗauki Mameey a gaba,sai kuma Mummy da Mama a baya,motar Aryan kuma yarinyar aka saka a gaba sai Jalal da Irfan da Imran sai kuma Nihila a cinyar Jalal tana jaa masa sajensa shi kuma yana danna wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro a haka suka isa gida. A parking space sukai parking motocin nasu,cikin nutsuwa kowa yake fitowa daga cikin motar,sosai Jalal yyi mmkin gidan sabida gaba ɗaya an sauya masa fasali tamkar a Turai daga nan ya tabbar arziƙin Abbou yafi ƙarfin nada,jin an taɓasa yasa ya juya domin ganin wanene, murmushi yyi ya shafa kan Nihila yace "baby" shagwaɓe fuska tayi tace "bobo ina ka samu wannan age mate ɗin tawa"lumshe idanu yayi tare da jan ma dai-dai cin gemunsa yace "barni da tambaya" yana faɗin haka yyi gaba abinsa zuwa cikin gida daman shine ya rage duk sun shiga,yana tafe tana binsa a baya,jin tafiya a bayansa ya sashi tsayawa cikin haɗe rai yace "ke zo nan"shuru tayi masa ba tare data tan kasa ba,a zafafe ya juya abin mamaki kanta a ƙasa tana kallon fararen ƙafafunsa, hannayensa ya ɗura a waist ɗin sa kamar mace yace "shifa kurma matsala ne dashi"wajanta ya ƙarasu yana zuwa ya sunkuya wajan fuskarta da sauri ya janye jikinsa tare daya mutsa fuska yace "kai rashin addini bai ba,ji yadda kike wari"still bata kallesa ba,ƙafa yasa ya murje ta ta ƙafar da sauri ta matsa tana yarfe ƙafarta sabida zafin da taji,a hankali kuma hawaye ya fara zuba daga cikin idanunta,sai a lokacin yasan bai ƙyauta ba domin babu ƙyau ƙyamarsu,ko nuna masu banbanci,a sanyaye yasa lallausan hannunsa ya tallafo haɓarta cikin ƙasa da murya dai-dai kunnanta yace "what is ur name"yyi hakanne domin babu garin da ba'a jin English, ɗago jiƙaƙƙun idanunta tayi kafin ta ɗaga hannunta tare da ware yatsun hanunta ta fara yi masa spelling na sunan da yaran kurmanci,zaro idanu waje yyi da mamakin sunan data faɗa masa yace "what!? Jalilerh fa"shuru tayi tana kallonsa yyinda shima kallon nata yake,ba tare da yace komai ba ya juya ya nufi cikin gidan gaba ɗaya a main parlour ya gansu zaune suna Shira wacce kusan rabinta Mama ce ke zuba abinta,ba tare daya tsaya ba yace "where is my side?"Aryan ne ya miƙe yace "muje na rakaka baƙonmu,ganin hakan yasa Jalilerh saurin ƙarasawa inda yake tsaki yaja kaɗan yace "Mummy a bata ruwa tai wanka ta sauya wannan sheɗanun kayan,sannan taci abincin am coming" Mameey tace "bobo abinci fa? duk sbd kai akayi fa"cije lips ɗinsa yyi yace "zan watsa ruwa"yana faɗin yyi gaba bai tsaya ko ina ba sai babban wani sashe inda yake da side 4 da alama shine na samarin gidan,yana biye da Aryan har side ɗin ƙarshe,key yasa ya buɗe lumshe ido yyi sbd ƙamshin ɗakin,komai sabo fil ga sabbin sofa ga t.v ga fregd,ciki ya shige inda bedroom yake a nan yaga tafkeken royal bed,ga dressing mirrow da kayan shafa kala-kala kuma komai irin wanda ake amfani ne,wajan wardrope ya nufa ware ido yyi sabida sabbin suttura daya gani sama da hamsin,banda jallabiya kusan ashirin a haka wasu na wajan ɗiki,ashe dan haka suke ta tambayarsa abinda yafi so,zare kayan jikinsa yyi ya rage daga shi sai singlet da boxer,wani side a wajan wardrope ɗin ya saka kayan,kana ya nufi bathroom shima komai tass yake abin sha'awa sauran kayan ya cire,tare da tsayawa gaban mirrow'n dake bathroom ɗin yana mai ƙara kallon mararsa wacce taya mushe tare da tattarewa waje guda,idanun sane ya kaɗa yyi jaaa sosai, yana mai jin baƙin ciki da kuma takaici hallitar tashi,mekanan? duk wani binkice daya dace yywa kansa a matsayinsa na babban likita yyi amma baya nuna matsalar komai,wazai faɗawa damuwarsa?wazai fahimce sa har yyi sharing damuwarsa dashi, ajjiyar zuciya ya sauke tare sauke hannunsa daga kan mararsa,cikin nutsuwa ya sakarwa kansa shower ruwa ya fara sauka a fresh skin ɗinsa,nauyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke yana jin zuciyarsa babu daɗi kawai daurawa yake,a haka ya ƙarasa wankan,ya fito yana tsane jikinsa,wajan dressing mirrow ya nufa,cikin nutsuwa ya fara shafawa lafiyayyiyar fatarsa wacce tasha hutu lotion,yana gamawa ya juna handrayer ya gyara kansa wanda sumar ta sauka har wuyansa,sai sheƙi take,sassanyan parfume mai sanya nutsuwa ya ɗauka ya fesama jikinsa, pouting lips ɗinsa yyi,tare dasa hannu ya dafe kansa,a hankali ya miƙe ya nufi wajan wardrope wando three gauter ya sanya ba tare daya saka wasu kayan ba,ya koma parlonsa,gudun a.c ya ƙaro kana ya ɗauki remote ya kunna b.b.c news yana nan zaune har aka kira magrib, miƙewa yyi ya ɗaura al'wala tare da zura wata lafiyayyiyar jallabiya maroon wacce ta fito da zallar ƙyansa,farin glass ɗinsa ya ɗauka ya saka kana ya fesa turare waje yyi ya rufe ɗakin,yana fita yaga su Irfan a tsaye da alama jiransa suke, murmushi yyi masu,kana yyi gaba suka bishi a baya suna surutu shi dai shuru kawai yyi yana jinsu,a main parlour suka samu Abbou yana jiransu,gaba ɗaya suka nufi masallaci,haka Nihila tabi Mameey part ɗin ta a can tayi salla,Jalilerh na zaune sai raba idanu take,sanye take cikin riga da wando na fakistan wanda suka amshi jikinta kasan cewar tana da hips da kuma booms,sai a lokacin nake ƙara ganin ƙyanta kyakkyawace ajin farko,tana zaune kan sofa tana kallon Mummy take sallah mamakin fal zuciyata domin bata taɓa ganin irin wannan abun ba,a haka har Mummy ta idar ta fara azkar,duk akan idon Jalilerh "my dear aje ai sallah" shuru tayi mata ba tare data miƙe ba,hannunta Mummy ta kama suka nufi wajan danning area a nan ta samu kowa yazo daman ita ake kira,kujerar kusa da Abbou wacce take hannun damanta ta zauna,sannan ta nuna Jalilerh wata kujera wacce take farcing Jalal. shuru wajan ya ɗauka kowa yana cin abincin dake gabansa,banda Jalal da yyi shuru tare da sunkuyar da kansa zuwa ƙasa,ganin baicin abincin yasa Abbou faɗin "bobona" a hankali ya ɗago lumshasshun idanunsa ya saukesu a fuskar Abbou ba tare daya amsa kiran sunan nasa da yyi ba "kowa nacin abincin babu kai why?" taune leɓe yyi tare da harɗe hannayensa a ƙirjinsa yana mai kallon Jalilerh,zama Abbou ya gyara yace "who is she?"sai lokacin ya fahimci kallonta yake cikin hikimi yyiwa Abbou bayanin komai har sanda sukabar airport ɗin da ita,gaba ɗaya suka ajjiye bar cin abincin suna kallon Jalilerh kowa mamakin kisan da akace za'ai mata yake "to mene mafita?" cewar Imran lumshe ido yyi tare da fesar da numfashi yace "may be she stay with us" babu wani zaɓi daya huce hakan dole suka amince da abinda Jalal yace,dan idanma sunce a'a ita kanta bata san inda zata zauna ba ajjiye spoon Mummy tayi tace "sam taƙi tayi salla fa" ware manyan idanunsa yyi wanda suke cike da bacci cikin kasalalliyar murya yace "kee tashi kije kiyi" sai lokacin ta kallesa cikin Sa'a suka haɗa ido da sauri ta sauke nata ganin, bakinta ta shiga mutsawa tare da wasa da yatsun hannunta cikin wata ƙaramar murya tace "ban iya ba ai" cikin tashin hankali kowa yake kallonta ko wannansu zuciyarsa cike da mamakin abinda tace, ɓangaren Jalal kuma banyi mamakin hakan ba domin ya gama fahimta wacece itan,babban mamakinsa yadda yaji muryarta ta fita daman tana magana ta nuna masa ita kurmace,tab ɗin lalle ba tasan wanene Jalal ba, miƙewa yyi bayan yasha coffee wajan Abbou yaje yyi hugging nasa yace "goodnight Abbou" shafa kansa yyi yace "asuba ta gari bobo"hakama yaje wajan Mummy kana wajan Mameey haka wajan Mama "ohh wannan dudane dudanen na baki na mene? wani sabon fitsarar ce?" murmushi yyi yace "wannan matar me take nufi da zamanta a nanne?" "hehehe au ashe ban faɗa maka ba, ɗan baƙin ciki dai ya mutu na dawo nan da zama" shi dai bai kulata ba yyi shigewarsa side ɗinsa domin wani wahalallan bacci ya keji. kasan cewar gidan kowa da wuri yake bacci haka suka dinga sallama, kowa ya nufi part ɗinsa, Jalilerh kuma Mummy ta jata zuwa ɗakin Nihila,bayan ta bata kayan bacci tare da fesa mata turare tayi masu addu'a tare da kashe masu hasken ɗakin,kai tsaye nata part ɗin ta nufa tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci ta nufi sashin mijinta,a ƙwance ta samesa yana tunani tana zuwa ta shige jikinsa tace "me mijina yake tunani ne" kanta ya sumbata yace "the gril" da mamaki tace "which gril are you talking about?" zama yyi kafin ya kalleta yace "takwara bobo i mean Jalilerh,kin fahimci ba musulma bace? nidai bana jin daɗin ganinta hakan ina mata sha'awar musulunci,tana da ƙyau sosai kuma bata da hayaniya komai nata a nutse kamar ba ƙabila ba"jinji kai Mummy tayi alamar gamsuwa kafin tace "ƙilan rabon musulunci ne ya haɗata da bobo kawai muyi mata addu'a, shi addinin musulunci sai mai rabo" a haka ta gama maganar kafin ta juya zuwa wani salon nada ban. Jalal na zuwa part ɗinsa direct bathroom ya huce ya cire jallabiyar ya ƙara wanka kana yyi al'wala,turare ya fesa,cikin gajiyawa ya ɓalli tablet ya wasa a bakinsa tare da ɗurawa da ruwa, farin boxer kawai ya saka ya nufi bed ya kwanta,hannunsa ya saka a bed side ya kashe lamp,wani blue light ya maye gurbin hasken, addu'a yyi sosai ya shafa a jikinsa,kana yaja duvet ya rufe naked skin ɗinsa cikin ƙaramin lokaci bacci yyi gaba dashi. Jalilerh sam ta kasa bacci sai juyi take saman bed ta riƙa ta saba bacci jikin mahaifiyarta shiyasa yanzu ta kasa jurewa,sannu a hankali kuma kewan gidan ya fara ɗaukewa yyinda ciwon mara ya maye gurbinsa,abun kamar da wasa harya nemi zarce tunaninta,gaba ɗaya wata zufa ta kawowa jikinta ziyara,ciwo yyi ciwo harta kai ta kasa jurewa gashi sam bata san wajanwa zata ba dole sai shi,cikin dauriya ta fito daga ɗakin a hankali take tafiya har zuwa sanda ta sakko daga upstrais,a kwance ta samu Mama tana bacci saman duguwar kujera ta tura cinyar kaza a bakinta ga kuma wata a hannunta,kai tsaye side ɗin da taga yyi ta nufa,sai dai wajan side huɗu ne ko wanne a rufe,cikin Sa'a taga na ƙarshe a buɗe, cikin fitar hayyaci ta shiga kai tsaye bedroom ta nufa,cikin Sa'a ta ganshi ƙwance yana bacci,gabansa taje ta ƙwanta tare da juyawa tana kallon fuskar gaba ɗaya jikinta rawa yake sabida tsananin ciwo da azaba,can cikin baccinsa yaji shassheƙar kukanta,a hankali ya buɗe manyan gajiyayyun idanunsa cikin Sa'a ya saukesu a saman fuskarsa, lumshe ido yyi kana ya ƙare buɗesu, hannu yasa ya zareta daga jikinsa kafin ya juya mata baya gaba ɗaya bacci ne a idanunsa,kuka ta ƙara sakawa tare da ƙanƙame sa,cikin harshen turanci tace "UNCLE cikina ciwo zan mutu" banza yyi mata cikin wani irin hali taja numfashi mai ƙarfi kafin ta ƙara maƙalesa tace "Please help me, Please UNCLE" sai lokacin ya juya ya kalleta sabida kukan da yaji yyi yawa,kallonta ya shiga yi sosai musamman kayan baccin da aka saka mata,cije leɓe yyi kafin yasa hannu ya tallafe haɓarta cikin sanyin murya yace "ina ne?" ya faɗin maganar yana hura mata isakar bakinsa a saman fuskarta sabida zufar take sakko mata,sam a wannan lokacin ba zata iya magana ba,sabida natsananin a zaba da raɗaɗin data keji,cikin wani irin hali ta kama hanunsa tare da cusa shi cikin wandonta a ƙoƙarin ta na son ɗura hannunsa a saman mararta,kansa ne yaji yyi mahaukacin sarawa sabida inda yaji hannunsa ya sauka, ƙara cusa hannun nasa yyi a wajan da sauri ya zare hannunsa sabida ruwan da yaji ya taɓa.. need ur comment mu haɗe a paid group 6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _15-16_ Jini ya gani ƙwance a saman yatsun hannunsa,cikin takaici da kuma ƙyanƙyami haɗi tashin zuciya ya sanya hannun a jikinta ya goge jinin,ita dai sam bata fahimtar sa banda nishi da riƙe mararta babu abinda take,shuru yyi yana kallon yadda take jijjiga kanta,sam bai san mene zai manta,bai san ta ina zai fara ba,bai san wanne taimako zai mata ba,gaba ɗaya kansa ya kulle,ganin ciwon na neman kasheta ya saka ta miƙe zaune tare da ƙanƙame jikinta ta saka masa kuka,wani mugun haushi take basa amma babu yadda zaiyi dole ya taimaka mata domin shi ɗaya ta sani a gidan, miƙewa yyi tare da saka hannu a bed side ya danne wani abu nan take haske ya gauraye ɗakin,cikin nutsuwa da kamalar data gama ratsa jikinsa ya fara tafiya zuwa parlour kai tsaye wajan fregd ya nufa ya ɗauko bottle water mai sanyi kana ya dawo cikin bedroom ɗin,inda yake ajjiye tablet ɗinsa ya nufa ya ɗauki diflopenic kana ya dawo inda take ƙwace,zama yyi gefe yana tunanin yadda zai mata, Allah ya sani tana bashi wahala babu wata mace data taɓa raɓar jikinsa sai ita,taɓe baki yyi cikin ransa yace "abinka da mara addini" da wannan tunanin ya saka hannunsa ya ɗago ta zuwa gefen kafaɗarsa,tablet ya ɓalli guda biyu tare kallonta yace "haa" da kƴar da buɗe bakinta hannunta ɗaya ta sakale wuyansa,saka mata maganin yyi a hankali kuma ya ɗura mata gorar ruwan,da sauri tasha sabida wani ɗaci daya game bakinta,tana shan ta langaɓe sai kiran sunan "jesus" take haɗe rai yyi cikin zafin rai ya zameta daga jikinsa yace "nasan ko a littafinku aƙwai sunnan ALLAH so idan ba zaki faɗin sunan ALLAH kimin shuru da baki,babu wanda ya isa ya baki sauƙi sai ALLAH da kuma alfarmar Annabi Muhammad (s.w.a)"shuru tayi duk da ciwon data keji hakan bai hanata nazartar maganarsa ba,wajan 5minutes ta kallesa tare da kwaɓe fuska cikin sigar shagwaɓa tace "Uncle wani abu nabin jikina" miƙewa yyi tsaye tare da nufar bathroom yana tafe yana jan gemunsa wanda yasha gyara kamar ba zai tankata ba sai kuma yace "baki taɓa ganinsa bane?" cikin shassheƙar kuka tace "eh! tsoro na keji" tsayawa yyi yace "uhm! aure kikeso tunda kin fara ganin al'adarki" yana faɗin hakan ya shige cikin bathroom ɗin. gaba ɗaya tsoro ya gama cika zuciyar Jalilerh,sai a lokacin abinda Joshua yay mata ya fara dawowa cikin tunaninta,hakan na nufin abinda zai sameta kenan idan tayi auren? tayaya zata yadda wani yyi mata hakan, Allah yaga zuciyarta bata taɓa sha'awa ba kamar yadda ba zata taɓa amincewa da buƙatar Joshua ba,kamar yadda ba zata taɓa amincewa da aurensa ba,saurin zabura tayi sabida wani abu daya ƙara fitowa ta cikin jikinsa,kuka tasa sabida sam ba zata iya jure zubuwarsa ba. JALAL na shiga bathroom ya cire boxer'n dake cikinsa ya sakarwa kansa shower,babu jimawa ya gama tare dayin brush ya ɗaura al'wala,bathrope ya saka a jikinsa tare da tsane kansa da towel,yana gamawa ya fito ya ƙarasa wajan wardrope ya ɗauki wata ash ɗin jallabiya mara nauyi ya saka,bayan yyi komai ya fesa turare ya ɗauki paryer mat ya nufi waje parlour,da sauri tace "Uncle yaya zanyi?" ficewarsa yyi baiko tsaya ba bare ya tankata,a haka ya ƙarasa parlour ya shimfiɗa daddumar ya tada sallar lafila,sai da yyi raka'a huɗu ya lumshe idanunsa cike da tunani kala kala a ransa kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi,ciki daddaɗar muryarsa mai amo da kuma sauti haɗi da sanyi,ya fara karanta suratul الكهف yadda yake karatun a nutse da kuma yadda yake fidda makarijin huruf da tajweed zaka fahimci ba ƙaramin ilimin addini garesa ba,sosai yake karantu yadda bazai damu wani ba, kuma yadda bazai takura kansa ba, ma'ana bai ɗaga murya ba haka kuma bai ƙasa da murya ba. Lamo Jalilerh tayi tana sauraran muryasa dake fita a taushashe kuma cike da kuzari,haka nan taji ciwon nata ya lafa ga kuma daɗin karatun data samu kanta ciki,tun tana sauraran daddaɗar muryarsa har bacci ya ɗauke ta. Jalal bai tashi a wajan ba,sai da aka kira sallar asuba yana zaune har akai assalatu, miƙewa yyi ya nufi cikin bedroom ƙwace ya ganta ta cure waje guda ga jinin gaba ɗaya ya ɓata jikinta da kuma bedsheet, taɓe baki yyi ya ƙara ɗaura sabuwar al'wala tare da ɗaukan hula tashi kafiya naci,irin hular nan da larabawa da suke sakawa,sosai ya fito tamkar balaraben gske,a haka ya fito zuwa part ɗin su Abbou, a babban parlour ya samu Abbou zaune da casbawa a hannu,can gefen kuma Irfan ne zaune shima cikin farar jallabiya,da alama Imran da Aryan suke jira,babu jimawa suka fito a tare,gaba ɗaya suka nufi masjid,suna shiga su kaga kowa a zaune ga lokacin sallah yayi, Abbou ne ya kalli maƙocinsa yace "Alhaji Naseer lafiya ina malam muktar ɗin?" "wlh baya da lfy shine aka rasa mai tada sallah" kafin Abbou yyi mgn yaji saukar Muryar Muhammad Jalal bobo a kunnansa na faɗi "sahuu iƙamun sallat" jin haka yasa kowa ya hau sahu,tare da dai-dai ta ƙafafuwa cikin sassanyar muryarsa ya fara tada kabbarar harama kafin a hankali kuma ya fara karanta fatiha kana sura ta biyo baya, sosai kowa ya nutsu har sukai raka'a biyu,bayan anyi sallama tare da addu'a masu tafiya suka fara tafiya wasu kuma suka watse, Jalal ko mutsawa bai yi sai Kur'ani daya jawo ya fara karantawa,kafin ya idar ya fara azkar. ƙarfe 6 dai-dai ya dawo cikin gidan a main parlour ya samu Aryan na shirin fita motsa jiki,ganin Jalal yasa yayi saurin tsugunawa yace "Barka da asuba yaya" lumshe ido yyi cikin gajiyawa yace "yawwa barister" murmushi Aryan yyi yace "nina tafi motsa jiki sai na dawo" uhm kawai Jalal yace kai tsaye upstrais ya nufa inda Mummy ta koma,yana zuwa yyi knkg tana ciki tana tunanin waza ta gayawa ba taga Jalilerh gaba ɗaya hankalinta ya gama tashi tunda taje data Nihila tayi sallah taga bata cikin ɗakin ta kuma tabbatar wa kanta ba zata fita ba, gyara tsaiwa tayi tace "come in" jin haka yasa ya tura ƙofar bakinsa ɗauke da sallama ya shiga,ganinta tsaye ya sashi durkosawa yace "Mrng Mummy" kansa ta shafa tace "mrng too boo yaka tashi da kuma kwanan baƙunta" cije lips yace "Allahamdulillah" miƙewa yyi tare da juyawa sai kuma ya tsaya cikin tarin baccin dake a idanunsa yace "Mummy yarinyar can na side ɗina" da mamaki tace "a can ta ƙwana? shiyasa naga babu ita duk hankalina ya tashi" ɗauke kai yyi sam ya fara gajiya da yawan surutun nan haka nan,kamar zai kuka yace "wai mararta ke ciwo,i think period ne" murmushi tayi kafin tace "ok bari nazo jeka ƙwanta naga sai yanzu ka shigo" fita yyi ya nufi side ɗin nasa a parlour ya tsaya tare da zare jallabiyar jikinsa ya ajjiye gefen sofa sannan yay ƙwanciyarsa babu jimawa bacci ya ɗauke sa. yana fita Mummy taje wardrope nata ta ɗauki pat da pan,bayan ta ɗauka taje ɗakin Nihila tana ƙwance sai bacci take tamkar kasa,duguwar riga ta atamfa mai ɗinkin stone,tana da faɗin wuya ga kuma shaf,ita Mummy ta ɗaukar mata,bayan ta ɗauka ta nufi side ɗin Jalal kai tsaye ta shiga bakinta ɗauke da sallama, tsayawa tayi sabida ganinsa da tayi ƙwance a saman sofa sai haɗa zufa yake,ga yadda jijiyoyin kansa da suka firfito,ko ba'a gaya mata tasan kan nasa ne ya mutsa,jitai babu daɗi a ranta domin har zuciyarta bata sha'awar taga wani abun yana damunsa, remote ta ɗauka ta ƙaro masa gudun a.c kafin tasa hannu ta miƙar masa ta ƙafarsa data langwashe,saman forehead ɗinsa ta taɓa taji wani zafi mai ratsa jikin mutum da sauri ta janye hannunta,tasan baccin kawai yana yin sane bawai dan daɗi ba,cikin zallar tausayinsa tace "sorry Bobona laifi nane" cikin bedroom ɗin ta huce a nan ta samu Jalilerh ra kuɓe sai shassheƙar kuka take cikin damuwa Mummy tace "sorry dear tashi muje bedroom" miƙewa tayi sai a lokacin Mummy taga irin jinin data zubar warm water ta haɗa mata a cikin jakuzzie tace ta shiga,batai gardama ba ta shiga ciki,runtsa idanunta tayi sabida zafin ruwan da taji,bayan ruwan ya gama ratsa ta, aka ƙara sauya mata wani kana Mummy ta wanke mata kan tas,har sai da rinin da tayiwa kanta ya fara fita,bayan ta gamayi mata komai tace "kinga yadda nai maki wanka jiya ko" kaita gyaɗa mata alamar "eh" murmushi Mummy tayi tace "good gril nasan you are a shy baki bari yanzu nai maki,maza kiyi ki wanke ko ina na jikinki lungu da saƙo i'm coming" tana faɗin hakan ta fice daga cikin bathroom ɗin, bedsheet ɗin ta cire ta naɗe waje guda,kana ta fita dashi zuwa washing machine,cikin bedroom ta ƙara komawa ta sauya wani bedsheet ɗin ta share ɗakin tayi mopping,ta fesa airfreshiner tare da kunna turaren huta,haka ma parlour ta gyara komai har t.v sai da ta goge bayan ta gama komai ta koma cikin bathroom ɗin tsaye ta sameta ɗaura da towel a jikinsa,ta juna handrayer tana busar da kanta, murmushi tayi tace "yawwa my dear kinsa pat ɗin yadda na nuna maki?"cikin jin kunya Jalilerh ta ɗaga kanta alamar "eh" handrayer ta amsa taci gaba da busar mata da kan tare da faɗin "ki daina kunya im ur mother ba kiga Jalal Mummy yake faɗi ba,so kema ni mummynki ne,duk abinda kikeso ki sanar dani kinji" murmushi tayi tare da sunkuyar da kai ƙasa cikin siririyar muryarta tace "Thank You Mummy" jinjina kai tayi tace "never mind you are my daughter" tana faɗin hakan ta jata zuwa bedroom ta bada underwear ta saka kana ta bata duguwar rigar tasa hannu ta haɗe waje guda alamar 👌🏻tace " wow! what a beautiful girl" sosai rigar ta amsheta ga yadda hips ɗinta ya zauna dass a jiki ka san cewar atamfar mai orange ce sai ta haska chocolate skin ɗinta,sam batai ƙoƙarin ɗaura mata vail a kanta ba sabida tasan ba hurumin ta bane,direct ficewa sukai daga bedroom ɗin tare da jawo masa ƙofar har yanzu yana ƙwance yana bacci, taso tashinsa ya koma cikin bedroom amma bata son katse masa baccinsa, hasken parlour'n ta rage masa nan ma ta jawo ƙofar suka fice daga ɓangaren samarin gidan. a babban parlour suka samu Mama gabanta cike da kayan ciye-ciye plat ɗin farfesun kayan ciki daban,ga plat ɗin soyayyan dankalin turawa wanda yasha ƙwai daban,ga kuma wani cup ta cika tea dashi ga ƙaton biredi sai rarakar cikinsa take,dryar dake cin ran mummyce ta subace ai kafin tace wani abu tace "yau naji masifa,mutum yaƙi ci a tsiri kai sa asibiti,naci kuma abun ya zama abin magana,ita dai lfy abin tattalawace ina dalili ga kaya tili guda a gidan amma sai anyimin surutun jalala" shuru Mummy tayi kafin tace "ayya ba haka nake nufi ba,naga gaba ɗaya yanzu 8 tayi shiyasa,amma kiyi hqr ban ƙarawa" ƙarasa tura naman bakinta tayi har yawo na tsiyaya kafin ta haɗiye da kƴar tace "yanzu wannan ahlil kitab ɗin anan zata zauna salon da janye min hankalin jikata,ohhh ni yau naga ta kai na wannan zaƙo-zaƙon abin a hannu fa" ta ƙare maganar tana riƙe haɓa wacce take nuni da ba ƙaramin mamakin abin Mama ta keyi ba, ƙasa da murya Mummy tayi cikin damuwa da zan can da Mama tayi tace "haba Mama babu ƙyau fa,muda muke fatan ace sanadinmu ta samu rabauta da musulunci,amma mene yasa ke zaki faɗi hakan dan Allah" taɓe baki Mama tayi tace "yanzu kina saka ran wata rana wannan zata musulunta,ehh to kuma abun a hannu Allah yake" murmushi Mama tayi tana haurawa upstrais tace "ah to nufi ne na Ubangiji ai,my dear follow me" ta faɗi maganar tana shigewa ɗakin Nihila tana shiga Nihila na fitowa cikin sauri domin tayi late a school,tana ganin Mummy taje tai hugging ɗinta tace "good mrng Mummy" shafa kanta tayi tace "mrng baby how are you" cire jikinta tayi tace "Allahamdulillah bye sai na dawo" girgiza kai tayi domin tasan ba zata zauna yin brekfast ba,a haka Nihila ta fita zuwa compund tana fita drever ya jata zuwa N.S University of ibadan (kirkirarriyar makaranta ce) kwanciya Jalilerh tayi tana tunanin maganar Mama,abinda yake damunta shine mene banbancin nasu addini da kuma musulunci,taga kowa da kalan nasa addini kuma kowa aƙwai abinda yafi so game da addininsa,amma mene yasa Mummy keyi fatan ta musulunta? haka tai ta tunani a ranta ba tare data fahimci komai ba,sannan ta kasa gane banbancin nata addinin da kuma na Musulunci da suke faɗa. misalin 11 na safe kowa ya haɗu a wajan danning, Mummy, Mameey, Mama, Abbou, Imran,Irfan tun 7 yabar gida sabida aikin bank yake, Aryan shima yana da Shari'a yau,tun 7 yabar gida, JALAL kuma har yanzu bai fito ba,bayan sun kammala breakfast ɗin ne, Abbou ya miƙe yace "nizan tafi ina da meeting by 10:30 i will be back soon" gaba ɗaya sukai masa sai ya dawo,kasan cewar a ɗakin Mameey yake har jikin mota ta rakashi, Mama kam main parlour ta koma ta kunna t.v ta fara kallon cartton,turo ƙofar ɗakin Mummy tayi a hankali Jalilerh ta ɗago kanta tare dayin murmushi fararan haƙoranta sukai bai yana,cikin nutsuwa ta miƙe daga zaunan har Mummy ta ƙarasu inda take tsaye tace "my dear ke ɗaya a ɗaki ko" murmushi kawai tayi ba tare da tace komai ba,kama hannunta Mummy tayi tace "ban son shurun nan naki yana takurani Jalilerh" kallon Mummyn tayi tace "babu yare sosai a baki" dry ce ta ƙwacewa Mummy sai da tayi mai isarta tace "ehee haka kikaji hausa ashe" kafin ta ɗura da faɗin "haka za kice babu hausa a bakina sosai" turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska kamar zatai kuka tace "that's what i mean" "okey dear muje ki kiramin bobo" tana faɗin haka suka nufi downstrias a parlour suka samu Mameey da Mama na zaune, Mameey na kitsewa Mama kanta,tanayi amma Mama na bata basifar babu abinda ta iya,dry kawai Mummy tayi tare neman wajan zama ta zauna,ganin har yanzu Jalilerh na tsaye bata je inda ta aiketa ba,ya sata faɗin "maza jeki kiransa mana" da "okey" kawai ta amsa ta nufi part ɗin nasu kai tsaye side ɗinsa ta nufa,a hankali ta ɗura hannunta a saman handle ɗin tare da tura kanta cikin kyakkyawan parlour'n nasa,ganin babu kowa sai ƙarar a.c da kuma ƙamshin airfreshner, rarraba idanunta ta fara yi kamar mara gsky,sam bata son shiga cikin bedroom ɗin,amma idan ta koma mene zata cema Mummy? sanin bata da abin faɗa yasa ta ƙarasa baƙin ƙofar shiga bedroom ɗin cikin tsoro daya kamata ta tura kanta ciki,wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke ganin babu shi a bedroom ɗin, ƙarar watsa ruwa da taji ya tabbatar mata yana cikin bathroom,a hankali ta ƙarasa wajan dressing mirrow tare da saka hannu ta ɗauki parfume ɗinsa wanda yafi so,ta shiga fesawa a jikinta,nan da nan ƙamshin ya shiga cikin bedroom ɗin,ya haɗu da ƙamshin airfreshner da kuma sanyin a.c ya bada wani kalan ƙamshin mai daɗin gaske, ƙarar buɗe ƙofa da taji yasa tayi saurin juyawa a tsaye ta gansa ya juya mata baya hannunsa riƙe da ƙaramin pech ɗin towel yana goge ruwan dake sauka daga sumar kansa zuwa fresh skin ɗinsa,tana tsaye harya ƙarasu wajan dressing mirrow'n ya fara ƙoƙarin juna handrayer,duk abinda take yana kallonta sai dai sam ba ita ya bawa attention nasa ba,juyawa tayi zata bar ɗakin yyi saurin saka hannu ya jawota zuwa gabansa, kallonta yyi sama da ƙasa kafin ya lumshe idanunsa tare da sanya tafin hannunsa a saman wuyanta, ƙara matsuwa yyi sosai kusa da ita har numfashinsu na haɗuwa waje ɗaya cikin wata kasalalliyar murya wace take ɗauke da manufofi kala-kala yace. _Uncle ne na kuɗi ne ka biya ka karanta cikin kwanciyar hankali, akan farashi mai sauƙi 300 for vip grp 600 asusun turo da kuɗi 0116886243 sulaiman naima s unioun, proof of payment 08119237616_ 6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _17-18_ "kin iya gulma ko?" ya faɗi hakan yana zare hannunsa daga wuyanta daman yyi hakanne domin yaji zafin jikin nata kuma thanks God she is fine ba kamar jiya ba,baya yaja kaɗan tare da jan stool ya zauna ya fara busar da sumar kansa wacce take a jiƙe,bayan ya gama ya ɗauki wani lotion mai daɗin ƙamshin da kuma sauƙin zafi a jiki,har zai zare towel ɗin jikinsa sai kuma ya fasa,ba tare daya kalli inda take ba bare yasan ina take kallo yace . "get out" lumshe ido tayi sabida yadda muryarsa ta daki kunnanta,yatsun hannunta ta fara wasa dashi,a haka ta samu damar ware ƙaramin bakinta wanda yake ɗauke da jajayen laɓɓa tace. "Mummy ne yace kazo" shuru yyi mata kamar yadda bai motsa ba,haka itama bata fita ba kamar yadda yace,a ransa yake mmkin rashin kunyarta, anata ɓangaren kuma jira take taji amsarsa shiyasa bata fita ba,abinda bata sani ba indai Jalal ne ƙala bazai ƙara cewa da ita ba. bayan ya gama shafa lotion ɗin a ƙirjinsa zuwa cikinsa ya fara zare towel ɗin dake ɗaure a waist ɗin sa,da sauri ta juya masa baya and she closed her eyes,hannu tasa ta dafe ƙirjinta dake bugawa sabida bata taɓa ganin kyakkyawar sura mai ɗaukan hankali kamar tasa ba,a hakanma Allah ya taimake ta ba taga tsarai cinsa ba,sai kwantacciyar sumar data gani ƙwance on his lap abin ya bata mmki,domin bata taɓa ganin suma a cinya ba sai a kansa. Jalal duk miskilancinsa sai da ya kusa yin dry sabida yadda yaga ta tsorata abin ba ƙaramin dry ya basa ba,amma taurin zuciya da mislikanci irin nasa ko murmushi bai yi ba,sai ci gaba da shafa lotion ɗin yake a saman farar fatarsa,tsaki yaja kaɗan a zuciyarsa yace. "tayaya zan bar wata taga jikina,wannan al'ƙawari ne daga zuciyata zuwa zuciyar dana aminta taga tsarai cina,amma ba wata middle class like Jalilerh ba" duk wannan maganar a zuciya yake yinta, Jalilerh data tabbatar bazai magana ta sauke ajjiyar zuciya tare dajan ƙafafunta tayi waje ta barsa da mislikanci sa,tana fita yana gama shafa lotion ɗin body spray ya fesa a saman fatarsa,kana ya shafa wani mai a saman sumar sa,tare dasa cump ya ƙara ƙwantar da sumar ta sauka har wuyansa,wajan wardrope ya ƙarasa ya ɗauki farar singlet da kuma farin boxer ya saka a jikinsa,bayan ya gama ya ɗauki wata ɗan yar shadda getzner lemon colour,ya saka a jikinsa, a gogan adidas ya maƙala a hannunsa tare da saƙala farin bluetooth a kunansa, ohud mood ya fesa a jikinsa kana ya ɗauki farin glass ɗinsa ya manna a idanunsa, yana gama shiryawa ya kwashi wayoyinsa yyi waje. A zaune Jalilerh ta samu Mummy ita da Mameey suna shira sai Abbou da dawowarsa kenan, ya zauna tare da fara kallon labarai b.b.c news, cikin sanyin jiki da kuma na muryar tace. "Hello" gaba ɗaya suka kalleta a tare kafin Mameey tace "ya naga ke ɗaya where is he?" ta tambaya tana leƙa bayan Jalilerh,ganin babu kowa kuma Jalilerh batai magana ba yasa Mummy faɗin. "how is he? hope ba jikin nasa bane,dan ɗazo na samesa baya jin daɗi" "bobo ne babu lfy? kuma shine baki gayan ba,bayan kinfi kowa sanin halin da yake shiga idan jikin nasa ya mutsa wannan ai sakaci ne dear,yanzu yana ina?" kafin su ƙara magana yyi sallama cikin daddaɗar muryarsa mai cike da kamala, miƙewa Abbou yyi ya ƙarasu inda yake tsaye yace. "bobona yaya jikin when ka kasance babu lfy?" ya jera masa tambayoyi lokaci ɗaya, lumshe ido yyi tare da ware su a saman fuskar Abbou kamar yaro haka ya kwaɓe fuska sai kuma yyi hugging Abbou yace. "i'm fine Abbou na,bana jin ciwo" sumar kansa ya shafa tare da ɗan bubbuga bayansa cikin nuna jin daɗi yace "ma sha Allah, Allah ya ƙara sauƙi bobona" da "Ameen" ya amsa kafin ya ƙarasa kusan Mummy ya zauna yace "Barka da hutawa Mummyna" hanci ta lakuce masa tace "naƙi na amsa,tun safe nake jimaminka sbd na sameka kana fama da ciwon kai yanzu kuma kace a'a" murmushi yyi kaɗan wanda iya kacinsa saman labɓansa yace. "eh Allahamdulillah sai yunwa" cikin nasa ta shafa tace "ai dole kaji yunwa,rabonka da aminci tunda jiya da daddare shima kuma coffee da indomie,bobo tayaya rayuwa zata yiwo kanama kanka huran yunwa?" langwaɓar da kai yyi gefe ba tare da yace komai ba,sabida yasan dukkan abinda zai faɗa baza ta taɓa ganewa ba,a duk sanda yaci abinci mai nauyi ranar baya ƙwana da lfy,shi kaɗai yasan abinda ke damunsa,babu wanda zai iya gayawa sirrinsa,babu wanda zai yadda ya bashi damar da zai fahimci rauninsa,yasan komai mai hucewa ne,daman haka rayuwar take,zai ci gama da zama da lalurar dake damunsa,idan yana da rabon samun lfy babu shakka shima zai zama mutum mai kuzari da kuma cikakkiyar lfy,zai zama na miji mai taƙama da kansa,amma yanzu bashi da wannan ikon shi ɗin kamar fankon asha na ne wanda bashi da wani amfani,idan lalurarsa bata warkewa bace zaici gama da zama a haka daga nan har lokacin da zai koma ga ubangijinka, ajjiyar zuciya ya sauke Lokaci da Mummy tace. "mene kake tunani tun ɗazo ina magana shuru ko aƙwai matsala ne?" Kafin yyi magana Mama tayi saurin cafe zan can ta hanyar faɗin. "yooo wacce matsala wacce ta huce nunƙufarci,mutum yyi ta zama da basir yana kumburasa kamar ana jiƙa yissa ana bashi,nikam sam bani kayo ba,nawa basir ɗin lafiya yake ƙarawa,idanma zaka daina cin wannan taliyar yaran gwamma ka daina ahhh to shawara nake baka ba basir ba" ta ƙare zan can tana zama a ƙasan carpet ta ƙara da faɗin "ohhh wannan ƙafar Allah dai yyi mki Albarka,amma kina bani matsala walle" sai a lokacin Jalal ya ware manyan idanunsa da suke a lumshe kamar bai son mgn yace. "Ga Dr kusa ai" ya faɗi hakan yana jawo ƙaramin table ɗin da Mummy ta jera masa abincin a kai,wata uwar harara Mama ta watsa masa kafin ta kalli Abbou tace. "wlh Kabeeru ka rabani da ɗanka tun yanzu,to ko Zulfa ce a gabana ƙarewar kai babu wanda ya isa ya tsiramin wannan shegiyar abar" ajijjye spoon ɗin hannunsa yyi bayan ya sanya dafaffiyar hanta a bakinsa,sai da ya gama taunawa a bakinsa ya haɗiye kana ya kalli Mama yace. "wace kuma Zulfa?" ya tambaya yana ƙara saka wata hantar a bakinsa, Mummy ƙirjinta ne ya buga da ƙarfi domin bata taɓa tunanin zai tambaya ba,ta ɗauka zai mata shuru kamar yadda share surutan ta na baya, Abbou ma tsayawa yyi da kallo sabida kansa daya sara masa,haka nan yaji ransa ya ɓaci ba tare da san dalili ba, Mummy ce ta kalli Abbou taga ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar mai nazarin wani abun. jin shuru yyi yawa yasa ya ɗaga kansa ya fara kallonsu ɗaya bayan ɗaya har yazo kan Mummy wacce idanunta ya sauya, ajjiye spoon ɗin yyi kana ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya shaye tass ya ajjiye emty bottle ɗin,cikin nutsuwa ya miƙe tsaye yana mai kallon Jalilerh wacce bacci ya ɗauketa a ƙasan carpet. "but bobo ai baka ci komai ba?" ɗan haɗe rai yyi kana ya kalli agogon hannunsa 1 saura,part ɗinsa ya nufa yana tafe yace "how can i ate? bayan kun tsora min ido kamar marasa gsky" yana faɗin hakan ya kalli Abbou yace "it's time for paryer Abbou" yana faɗa ya shige part ɗinsa domin ɗaura al'wala. gaba ɗaya kasa tanka masa sukai hatta Mama da take sarkin karaɗi,kowa da tunanin da yake a cikin ransa, Mummy tunanin yadda al'amarin ya kutsu kai ba tare da tayi tunanin zuwansa ba,sam bata taɓa tunanin aƙwai ranar da za'a ambaci sunan Zulfa a cikin gidan ba,duba da yadda babu wanda ya santa a yaran, dukkan wani sing da zai nuna ita wacece a gidan an guje masa,fatan ta ɗaya wannan ranar ta zama ta ƙarshe, addu'ar ta ɗaya ALLAH yasa Mama ba zata ƙara mai-mai ta wannan kuskuren ba,domin su take ta nunawa Jalal itace mahaifiyarsa,ita ta kawowa duniya,tana son ta bashi gata kamar yadda ko wacce uwa take bawa yaranta. Mama tayi hakanne sabida zallar kamanin da suke a fuskar Jalal,sai take ganinsa tamkar Zulfanta babu abinda ya ban ban ta su sai banbancin jinsi,ganinsa a yanzu yasa taji kewa da kuma rashin uwar tasa ya faɗo mata a zuciyarta,ta ambaci sunan tane sabida bata son a manta da ita a cikin gidan. Mummy itama a gareta kusan hakanne,bata sha'awar ko kuma fata ace yau Jalal ya fahimci ba Jamal bace ta kawosa duniya ba, addu'ar ta ɗaya yaci gaba da kwallon Jamal as his mother,shine fatan ta. sallamar Aryan dake shigowa yasa ko wannansu ya dawo cikin hankalinsa, ƙarasa shigowa cikin parlour'n yyi kai tsaye ya nufi inda Jalilerh take a ƙwance yace "Mummy kalli bacci take a ƙasa,ai sai jikinta yyi mata ciwo" ya faɗi hakan yana saka hannunsa ya ɗago ta zuwa jikinsa hakan yyi dai-dai da fitowar Jalal daga part ɗinsa, taɓe baki yyi a zuciyar yana mai faɗin "fuck You Aryan" ƙwantar da ita yyi akan duguwar sofa kana ya zauna a gefen kanta yace "bar kanku da hutawa ya zaman gida" miƙewa Mameey tayi tace "to aku sarkin surutu ya shari'ar?" dry yyi yace "Mummy kin jita ko? so take nayi shuru kamar yaya Jalal" dry Mummy tayi tace "rabu da ita yarona fatan kayi nasara dai?" miƙewa yyi yace "Allahamdulillah wlh Finally yau naga ƙarshen shari'ar,kuma at the end nayi nasara" ma sha Allah cewar Abbou ya faɗa yana mai sakkowa daga saman bene, cikin jin daɗi Mummy tace "i knew ai duk yarana babu ragun ɗaka Allah ya taimake ku baki ɗaya" tsaki Jalal yyi kana ya kalli Abbou a gajarce yace "muje lokaci fa" yana faɗin hakan yyi ficewarsa sam Aryan bai damu ba,domin yasan Jalal tun ba yanzu ba, lokacin da yake Paris idan suna chart sai ya ɗauki sama da awa uku ba tare daya masa replay ba,kuma yana online,idan ya kirasa vedio call tsakaninsa dashi uhm to a'a,ko kuma yace a kira masa Nihila su gaisa,a hakanma sunfi shaƙuwa dashi akansu Irfan,zama ya gyara yana mai ƙarewa Jalilerh kallo wacce take bacci cike da ƙwanciyar hankali,haka nan yaji wani abu ya ɗarsu a ransa game da ita,sosai ƙyanta ya ruɗesa haka nan ya samu kansa da kallon fuskarta. Jalal kai tsaye masjid ya nufa yana zuwa mutane duk suka miƙe alamar daman shi suke jira,wajan liman yaje ya tsaya tare da tada kabbarar harama,ya buɗe baki zai fara karatu kenan yaji kansa ya sara da ƙarfi har sai da.. _Littafin Uncle ne na kuɗi ne,wanda ya keso zai iya biyan 300 idan kuma vip kakeso inda zaka samu sauran littafan dana rubuta na kuɗi saika biya 600 posting sau biyu a rana_ _zaka turo kuɗinka ta wannan number asusun 0116886423 account name sulaiman Naima s, bank name unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan Niger suyimin mgn ta number ka biya kayi karatu cikin nutsuwa👌🏻_ 6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Da mmki Education secretary ɗin yake kallon Jalal kafin yace "uhm muda muka ɗauke ka karatu zuwa Paris as valunteer,duk ba kaga wannan ba, har kai ne kake da bakin cewa zaka bamu aiki,mene kake dashi? dame kake taƙama da zaka bamu aikinsa...!,?" ya ƙare mgnar yana ɗan ɗaga muryarsa,kallonsa Jalal yyi da lumshasshun idanunsa kafin yyi pouting lips ɗinsa cikin jan numfashi yace. "ai sauƙi na nema maku,daman kuma da ra'ayin hakan naje karatun,bawai dole nake maka ba amma dai na faɗa maka nike da aikin da zan baku"jinjina kai Education secretary ɗin yyi kafin yace "mene aikin?" hand back ɗinsa da yazo da ita ya ɗauka tare da zuge zip ɗinta ya fara ciro wasu takardun,bayan ya gama ya tura gaban mutum yace "dukkan baya nan da zai nuna shaidar ni haifaffan garin ibadan ne aƙwai shi a nan...," ajjiyar zuciya ya sauke tare dajan sajen fuskarsa ya ƙara da faɗin "takaddun primary,secondry, University duk aƙwai su nan,dukkan shaidar da zata nuna ingancin ILIMINA,da kuma nagarta ta, aƙwai ciki" yana faɗin haka yaja bakinsa yyi shuru yana sauraran abinda Education secretary ɗin zai faɗa, murmushi yyi ya fara duba file ɗin nasa tare da faɗin "what the you want,all this na mene Jalal?"miƙewa Jalal yyi tare da mayar da farin glass ɗinsa yace "i want be a president"cikin ɗaga murya haɗi da mmki yace "what..!?president,meye haɗin ka da zama shugaban ƙasa kai da kake babban likita mai zaman kansa,na ɗauka ma za kace asibiti ka keso a buɗe maka,gsky Jalal kayi tunani zaka saka kanka a haɗari domin haɗa ta kara da President Mubarak Yahya cibo,ba ƙaramin haɗari bane,kai ne baka san shi ba,amma ni nayi masa farin sani" mai maƙon jikin Jalal yyi sanyi saima ƙara jan kujera da yyi,tare da juya kujerar ya ɗan fesar da numfashi few seconds ya kalli mutumin yace "meye naka ciki? iya kaci ka kai maganata ga shugaban jam'iyya,dukkan abinda yace kana da number na" yana faɗin haka ya miƙe tsaye,tare da miƙawa Education secretary ɗin hannu sukai musabawa kana yyi ficewarsa daga office ɗin,zama Mustapha yyi yana tunanin maganar Jalal, tabbas yana da nagartar da za'a bashi dukkan abinda ya keso,amma bai taɓa tunanin abinda zai nema ba kenan,ganin bashi da wata mafita dole ya miƙa maganar Jalal ga shugaban jam'iyya,da wannan tunanin ya miƙe ya fara haɗa kayansa da kuma file ɗin da Jalal ya bashi kai tsaye shima ya bar office,tare da bawa p.a ɗinsa saƙon dukkan wanda yazo nemansa ace ya jira zuwa gobe,domin yau bazai samu zama ba...,da "okey sir" ta amsa shi kuma ya nufi harabar waje inda yake ajjiye motarsa, Jalal na fita ya daɗe cikin motarsa kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi kana yyiwa motar key yabar wajan gaba ɗaya,a parking space yyi parking motar yana gamawa,ya ɗaga kansa ya kalli Moll ɗin,gaba ɗaya bai son hayaniya da kuma tarin jama'a amma dole ya shiga dan bai son ɓata ran Mummynsa,a hankali ya buɗe murfin motar ya fito,yana fitowa yaja gajiyayyun idanunsa ya rufe sabida wata daddaɗar iska daya buge fuskarsa,agogan hannunsa ya kalla yaga 11:30 sai a lokacin ya tuna ko coffee da yake sha yau bai sha ba,cikin takonsa na taƙama,ya shige cikin moll yana shiga ma'aikatan wajan sukai masa barka da zuwa,ganin ya shafe 30 second a tsaye ya sanya wata ma'aikaciya ƙarasuwa wajansa tace "sir what the you want?" ba tare daya kalleta ba yaci gaba da latsa wayarsa yana faɗin "ki haɗamin kaya na mace, komai da komai" cikin mutuntawa tace "ok sir shekaru fa? taɓe baki yyi tare da manna wayar a kunansa kana yace "16 to 17 yrs" da sauri ta juya ta fara haɗa masa dukkan wasu kaya na sawa da mace zata buƙata,abaya irin marasa nauyin nan, fakistan,seket da riga na ƴan kanti,dugun wando jeans,vest, underwears,dasu pat, yana daga tsaye yake kallon abinda take haɗawa komai ta ɗauka sai yaga ya dace da ita,sauke idanunsa yyi yaci gaba da faɗin "Jafar i want see You,but bana gida yanzu zuwa dare ina free" daga can bangaren Jafar yaja tsaki cikin takaicin halin Jalal ɗin yace "kana da matsala wlh mutum yyita nunƙufarci shi ɗaya wannan ba rayuwa bace" lumshe ido Jalal yyi yace some few seconds yace "Thank God tunda bada wani nai ba,bye i will back you lrt"wayar ya katse tare da kallon matar, da hannu yyi mata nuni takai masa mota,yana daga cikin ya danna key ɗin motar Boot ɗin ya buɗe, a.t.m ya bayar suka ciri kuɗinsu,cikin mota ya koma yyi mata key kana yabar cikin moll,a hanya ya tsaya a wani super market ya siyi apple, strawberry, inibi, chocolate,yougurt, ice cream, shurt bread,da duk wasu takarkacan zaƙi,kana yasa aka kawo masa gashasshen kifi ana gama haɗa masa,ya nufi gida yana zuwa yyi parking ya fito, cikin Sa'a yaga Murtala mai gyaran shuka da hannu ya kirasa yana zuwa ya durkosawa yace "yallaɓai barka da dawowa" lumshe ido yyi ya bude hakan alamace ta ya amsa masa, Boot ya buɗe yace "kai ciki" gaba ɗaya Murtala ya fara kwasar kayan yana shigewa dasu cikin gidan,bayan an kwashe komai ya rufe Boot ɗin,shi kuma ya juya zuwa masjid,bayan an idar da sallah ya fito daga masjid,yana ƙoƙarin shiga gida Nusaibat na fitowa,da idanu ta kafesa har ta ƙarasu inda yake tsaye, shikam kota kanta baimi ba ya tura kansa cikin compund ɗin gidan,yana shiga shima Abbou ya fito daga masjid ɗin,kallon Nusaibat yyi yace "a'a daughter har kin fito kenan" kaita ɗaga masa tare da faɗin "eh Abbou" murmushi yyi mata yace "kuma sai yanzu bobo ya shigo gidan,aida kin tsaye kun gaisa,ba kya yi zaman banza ba" kanta a ƙasa tace "a'a naga ya gaji zan dawo ne ai" jinjina kai yyi yace "ok sai kinzo" da haka ta shige gida a tare suka jera ita da Alhaji Mubarak mahaifinta zuwa cikin gidan....,lokacin daya shiga gidan babu kowa a main parlour sai Mama ta tisa gashasshen kifin da yazo dashi tana ci hannu baka hannu ƙwarya,fito da ido waje yyi tare da faɗin "yau naga kama ɓera" washe baki tayi tace "a'a Muhammadu lale ai nace tun da naga kifin nan nace nawa ne ka siyo min, sabida kam cikin yaran nan babu mai tunanin siyomin wani abu sai kai, ahhh to ka dama Imran yaji labari,kaiii Allah dai ya ƙyauta mana ai ban taɓa ganin marowacin yaro kamarsa ba kuma..." dry Imran yyi yace "wato matar nan baki da al'ƙibila,yanzo fa kika gama faɗin yaya Jalal bashi da kirki mislikanci yyi masa yawa,baki taɓa ganin Mutum mai taurin zuciya irinsa ba,gashi ƙato kamar basa mude dukkan matar da zata auresa ba ƙaramin jahadi zatai ba...kai ni wani abunma bakina bazai iya faɗin sa ba domin yyi muni" salati Mama ta zabga tare da sauri haɗiye kifin data saka a bakinta tace "yau naji haɗin faɗa Allah Nagode maka ina da sheda ina yarinyar nan mai irin sunanka dan Allah faɗa masa gsky..." ta ƙare maganar tana kallon Jalilerh wacce take ƙwance tana kallon Jalal da duk maganar da ake idanunsa a rufe yake,shima sai lokacin ya buɗe idanunsa ya sauke a cikin nata idon,sauke idanunta tayi,kayan jikinta yabi da kallo ganin wando three gauter a jikinta sai ƙaramar riga wacce ta fito da surar jikinta ga yadda gashinta yyi ƙwance a gefen fuskar, ɗan ƙwana biyon da tayi a gidan gaba ɗaya ta sauya kamar ba ita ba, Aryan dake tsaye tun ɗazo a bakin ƙofa yace "beb ke kifaɗi gsky mana tunda a gabanki akai" ya faɗi maganar yana shigowa cikin parlour'n,turo baki tayi gaba cikin ƙaramar muryarta tace "ban iya mai-mai tawa aƙwai tsayi maganar" salati Mama ta kuma rafkawa tace "daman da ganin yarinyar nan muguwace babu Allah a ranta,amma akan idanunki na faɗi komai kice wai baki sani ba,ehhh ai ba abun mmki bane tunda ahlil kitab ce ke" miƙewa Jalal yyi tare da faɗin "uhm wannan kifin dai na barbaɗa giya ciki" da sauri ta furzar dana bakinta tace "ahhha kai dai Muhammad aƙwai mugun mutum,ashee dai nayi gsky banda mugunta babu abinda ka iya,kabarni naita turawa a cikina..,haba shiyasa naji na fara juyawa idanuna yana janyewa wlh ka sani nai maye ban yafe ba" Imran ne yyi dry yace "da kuwa kinyi ƙyau da mayen" miƙewa tayi ta fara kumfar baki tare da faɗin "wlh gidanku zan bar maku,sbd kunga ina zaman cin arziƙi ko? nima da Lamir yana nan bako isa ku ganni a wannan shegen gidan naku ba,gidan kamar za'a sai da mutum lungo da saƙo,jiya na leƙa wani waje na ɗauka irin ruwanan ne dake taruwa ashe naku na mugunta ne banda wannan yaron Murtala nake faɗa maku da tuni nayi iyooo a ciki" duk miskilancinsa sai da yyi murmushi, Abbou da Mummy dake sakkowa daga saman bene Abbou yace "gidanku bobo me kai mata ne" waro ido Jalal yyi tare da juyawa idanunsa yace "kawai gigin tsofa ne" kallon Abbou tayi tace "Nagode Allah daya nuna maka abinda Muhammadu kemin,haka jiyama sabida na shiga ɗakin sa neman wannan abun na roba wanda ake lakata da cokali ya koroni" girgiza kai bobo yyi jin abin hadda sharri kallo Irfan yyi wanda shigowarsa kenan daga makaranta sabida lecture ne yace "kai min kayan nan side ɗina" yana faɗin haka ya shige cikin part ɗinsa, Abbou da kƴar ya lallaɓa Mama tayi shuru, Jalal bayan yyi wanka ya sauya kayansa ya zauna daga shi sai three gauter ko singlet ɗin dake sakawa yau bai saka ba,yana zaune yana watching t.v yaji an turo ƙofar kai ya ɗaga dan ganin wake shigowa,kamar yadda yyi zato itace h riƙe da tray a hannunta sai kuma dugun jug da ƙanan glass cup guda biyu, miƙewa yyi ya nufi wajan t.v ya ɗauki remote,tana ajjiye tray ɗin a saman table ta juya da sauri zata bar parlour'n tako biyu yyi ya sanya hannu ya damƙo ta, hannu yasa a saman lips ɗinta ya kama ya murɗa da ƙarfi zafin data jine yasa ta kifa kanta a ƙirjinsa ta saki kuka tana yarfe hannu,ganin yadda take kukan yasa shi zagaya hannunsa ya rungometa a jikinsa tare da ɗura laɓɓansa a saman kunanta ya ɗan busa mata iskar bakinsa yace.. Uncle ne is'nt free if you need contact me.. 300 for nmrl grp 600 for vip 0116886423 sulaiman naima a unioun bank send ur evidence of payement to 08119237616 ka biya ka karanta..idan ka zaɓi na...🤷🏻‍♀? 6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Ya saka hannunsa ya dafe saman kansa,a zuciyarsa yana mai karantu sunayen Allah guda 99,har kan ya lafa masa,kana ya fara karatun cikin nutsuwa da kuma kamala,a haka suka idar da sallah zuhur ɗin, bayan an sallame anyi azkar wasu suka buƙaci Jalal da yayi masu ƙarin karatu haka ya fara karatun nan kowa ya zauna yana sauraran sautin daddaɗar muryarsa,kowa yaja Kur'ani gabansa yana kalla amma shi idanunsa lumshe yake yana karatun cikin ƙwarewa. bayan sun kammala sukai masa gdy shima miƙewa yyi tare da ficewa daga masjid ɗin, ƙofar get ɗin gidansu ya samu Abbou tsaye shida Alhaji muktar suna tattaunawa,suna ganinsa sukai shuru,kallon Abbou yyi kana ya kalli abokin Abbou yace "barkan ku da hutawa" cikin nuna kulawa Alhaji muktar yace "yawwa Muhammad Jalal yaya karatun" lumshe ido yyi tare da pouting lips ɗinsa yace "Allahamdulillah" yana faɗin hakan ya kalli Abbou cikin ƙasa da murya yace "Abbou ban key ɗin motarka zani duba motar dana saka a kawomin sbd gobe aƙwai inda zani mai muhimmanci" hannu Abbou yasa a aljihunsa yace "to! aikam na bar key ɗin a main parlour bari na kira Aryan ya kawo maka" girgiza kai Jalal yyi tare dayin hanyar ƙaramin get yana tafe yana faɗin "no bari naje" ya ƙarasa maganar yana shigewa cikin gidan. Bayan shigewarsa Alhaji Kabeeru ya kalli Abbou cikin damuwa da maganar da suke yace "anya Jalal lfy yake? naga ya faɗa ko kuma a haka yake ne,kasan rabona dashi tun yana ƙarami" numfashi Abbou ya sauke cikin damuwar shima yace "Ni kaina lamarinsa yana bani mamaki,amma tun ranar daya dawo gida nasan baya cikin nutsuwarsa kuma lfy bata ishe sa ba,lamarin Jalal yana damuna shiyasa ma yanke shawarar abinda naga ya dace banda kai da liman babu wanda ya san da wannan lamarin hatta shi Jalal ɗin banso ya sani, nasan wata rana zaiyi alfahari da abinda nayi masa" murmushi Alhaji muktar yyi domin ya fahimci manufar abokin nasa,da kuma babban dalilinsa akan wannan lamari,kuma shima yana tare dashi "yanzu yaushe za'ai kenan?" "dole mu jira sanda liman zai dawo masjid sabida ina son komai ya tafi yadda mukeso" da wannan maganar Alhaji muktar yace "shikenan Allah ya taimaka yyi jagora" sallama sukai kowa ya shige cikin gidansa. tura ƙaramin get Abbou yyi ya shiga cikin gidan nasa,yana shiga ya samu baba habu da Laure suna cece kucan nasu da suka saba, girgiza kai kawai yayi ya nufi cikin gidansa. yana shiga cikin gidan ya samu Aryan da Jalilerh suna magana wacce ta shinta kenan daga bacci, duk irin baccin da tayi akan idanunsa,sabida ko cikin part ɗinsa baije ba,zama yyi akan sofa yana mai kallon Jalilerh wacce itama shi take kallo kansa ya ɗauke yace "dear naji Mummy tana kema ba kiji daɗi ba, Allah ya baki lfy ya jikin yanzu?" cikin jin daɗin kulawar daya bata tace "naji daɗi yanzu Abbou" dry Aryan ya fara yi sabida Hausar da yaji tayi Turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska cikin Muryar shagwaɓa tace "Abbou ka ganta ko" shima Abbou danne dryar dake shirin ƙwace masa yyi yace da ɗan haɗe rai yace "rabo dashi kinji, Jalilerh shima ai bai iya magana ba" yana faɗi hakan yana juyawa bayansa sabida takun da yaji a bayansa,shima Aryan juyawar yyi, Jalilerh kuma saurin sunkuyar da kai ƙasa tayi sabida tun kafin ya ƙarasu daddaɗan turarensa yyi mata sallama, miƙewa Aryan yyi yace "Abbou zan raka yaya" da sauri Jalilerh ta riƙe hannun Aryan tace "zani" wani banzan kallo Jalal ya watsa ba wanda ya sanya tayi saurin zame hannunta daga jikin Aryan,shi kuma Aryan san bai kula da hakan ba,hannunta ya riƙe tare da sunkuyawa kaɗan yace "yanzu yaya zan raka,ki bari week end yazo sai mu fita tare da Nihila kinji beb" kanta ta gyaɗa masa alamar yadda,wani tsakin Jalal ya kuma yi ba tare kuma da yace komai ba yyi ficewarsa daga cikin gidan,yana fita ya ƙarasa jikin motar Aryan ya sanya ke ya buɗe kai tsaye mazaunin drever ya zauna,hannu yasa yaja murfin motar yyiwa motar key,da sauri Aryan ya ƙarasu yace "am sorry na tsayar dakai" lumshe ido Jalal yyi tare da fesar da wani zazzafan numfashi ta cikin bakinsa kafin yyiwa motar revers yace "no na fasa fitar dakai,naga kana abu mai muhimmanci" yana faɗin hakan yaja motar da gudu daman tuni baba Habu ya buɗe masa get,kai tsaye ya fice daga cikin gidan. baki sake Aryan yabi motar da kallo harya fice daga cikin gidan,juyawa yyi ya koma yana shiga Jalilerh ta miƙe tsaye tare da ƙarasuwa wajan ta faɗa jikinsa tace "oyoyo" kanta ya shafa tare da janyeta a jikinsa yace "beb na fasa fitar ai tunda baki so" murmushi tayi har saida dimples ɗinta suka loma cikin jin daɗi ta ƙara shiga jikinsa tace "Thank You brother" hannunta ya kama yace "zauna kiyi kallo zan watsa ruwa na huta kafin ai la'asar" sakinsa tayi kafin ta tace "mene la'asar?" suit ɗin jikinsa ya cire tare da riƙeta a hannu yace " nasan a garinku kuna zuwa Church ko?to muma a nan muna zuwa masjid muyi ibadan mukaiwa Allah kukanmu tare da gaya masa buƙatun mu,kuma sai kiga alfarmar Annabi Muhammad (s.w.a) ya biya mana dukkan abinda muke nema wajansa" shuru Jalilerh tayi tana sauraran abinda yake faɗa mata,kafin tayi saurin faɗin "amma mene yasa bakwai roƙan jesus?" murmushi yayi mata tare da bata dukkan nutsuwarsa yace "jesus shine Annabi Isa Alaihissalam,kuma ɗa ga Maryam,shima Allah subhanahu wata'ala shine ya hallicesa kamar yadda ya halicci Annabi Muhammad,kuma babu wanda muke da ikon bauta wa sai Allah,sannan kuma muyi Annabi Muhammad mubaya'a domin shine Annabi gsky,kuma shine mai cetanmu ranar lahira" Mameey dake sakkowa daga upstrais ta ɗura da faɗin "kuma dukkan wanda ya yarda da Allah ya zama dole ya yarda da Annabi Muhammad (s.w.a)ko a Bible bayan an ambaci Annabi Isa,sai aka ambaci Annabi Muhammad wanda hakan na nufin babu wani Annabi bayan shi" ta ƙare maganar tana sakkowa daga saman bene nan. waje ta samu ta zauna gefen da Jalilerh ke zaune tace "my dear babu wanda zai maki dole,amma dai addinin musulunci shine addinin gsky dole zaki hqr da zamanmu a tare dake sabida zaki dinga ganin abubuwan da maki san dasu ba,ina fatan Jalilerh ta gane nufi na" ita sam ta kasa gane maganarsu amma tana ɗaukan ta amatsayin gsky,domin ta samu zuciyarta da kwadayin jin labarin addinin Musulunci,gefe guda kuma idan ta tuna birnin nufar da kuma Papa,da uwa SUNDU sai taji bata ƙaunar jin abinda suke faɗa,sabida ba zata iya da azabar da za'a gana mata domin tasan hukuncin da akewa dukkan wanda ya musulunta a birnin nasu,hawayen da take ƙoƙarin mayarwa ne suka samu damar sakkowa ta cikin idanunta,da sauri Aryan ya tsuguna a gabanta yace "ohhh beb why Are you cry? ki daina kinji ban son ganin hawayen" ya ƙare maganar yana share mata hawayen tare da miƙewa yace "Mameey yunwa na keji fa,bari na fito amma" dry tayi masa tace "babu abinda ka iya sai raki kamar kai kaɗai ne mai ciki,kasan dole sai kowa ya dawo gida sannan za'a ci abinci" dry yyi mata yana shigewa part ɗinsu yana faɗin "i knew" bayan shigewarsa Nihila tayi sallama Mameey ce kawai da amsa mata banda Jalilerh wacce bata san muhimmancin amsa sallamar ba,zama tayi tsakaninsu tace "washh Mameeyna na gaji rana yunwa,kai Mameey karatu aƙwai wahala wlh" ta ƙare maganar tana kama hannun Jalilerh tace "sister muje ciki ko" miƙewa Nihila tayi tace "Mameey ya gidan shuru wai?ina bobo,yaya Ara yan,yaya,Irfan,yaya imran duk suna ina?" miƙewa Mameey tayi ta nufi kitchen tana tafe tana faɗin "baby duk masa gidan fa" tana faɗin haka ta ƙarasa ciki ta samu Laure harta kammala girki,ta zuba komai cikin cular,itama part ɗinta ta koma domin yin wanka ta shirya kafin la'asar. Nihila na shiga ta kalli Jalilerh tace "ina fatan ki sauya pat ɗin jikinki,kuma kinyi wanka kin sauya kaya?" girgiza kai Jalilerh tayi alamar "a'a" da sauri Nihila tace "kan uba,wlh wari za kina yi idan baki gyara jikinki,baki san najasa bace?" turo baki Jalilerh tayi domin sai maganar Jalal ta faɗo mata inda yake cewa wari take,ita kuma ta ɗauki al'ƙawari bashi mamaki sai yasan ita ya gayawa,cikin shagwaɓa tace "to yaya zanyi?" ta ƙare maganar hawaye na sauka daga cikin idanunta,cikin bathroom Nihila ta shiga ta haɗa mata ruwa mai zafi tare da saka mata turaren wanka da kuma wani magani wanda Mummy ta bata,tana gamawa ta fito tace "ga ruwa can kije kiyi wanka kamar yadda na gaya maki,idan kin gama kiyi brush ki busar da wannan tulin sumar,da alama ke ko damunki ba tayi" ita dai bata ce mata komai ba ta shige cikin bathroom ɗin. A hankali yake dreving motar cikin ƙwarewa,duk da ya daɗe rabonsa da dreving amma hakan bai sa ya manta yadda ake ba,yadda yake murza kan motar a zafafe zaka tabbatar yana cikin damuwa,banda sakin numfashi da ajjiyar zuciya babu abinda yake,yaci ace yaje inda zashi amma ko rabin zuwa baiyi ba,sabida yadda yake tafiyar kamar bai son tafiyar,a haka ya samu ya ƙarasa inda ake saida manyan motoci Masu ƙyau da tsari, parking yyi tare da kifa kansa a kan abin dreving ɗin,so yake yaji sauƙin abinda ya keji a ransa da zuciyarsa,amma abin ƙara yawa yake tun yana jurewa har rauninsa so yake ya bai yana,banda ƙarfin addu'a,da tuni ƙwaƙwalwarsa ta jima da daina aiki,da tuni mutane sun daina ganin girmansa,da tuni mutane sun fara gudunsa,amma duk da hakan zuciyarsa na sashi son ya aikata abinda sam bai dace ba,a gefe ɗaya kuma babu abinda yake sha'awa ko kuma fata ace ya cimma sai burin daya tasu dashi tun yana Shekara biyar,burine wanda yake ganin bashi daya kawo abin ba hatta mutanen da abin bai shafa ba zasu ji daɗin sa kuma za suyi alfahari dashi, tabbas dole ya aiwarta dashi koda zai zama tawaya a nasa bangaren,baka da wani sauran dama wannan itace damarka Jalal,lalurar dake damunsa ba zata hanashi ai watar da abinda yyi niya ba,a hankali ya ɗago firgitattun idanunsa da suka janye kaɗan sukai jaaa sabida zallar damuwar dake a ransa, lumshe idanunsa yyi kafin a hankali ya ɗauki gorar dake kusa dashi,ya ɓalle murfin gorar sai da ya shanye tass kana ya ajjiye gorar a gefe guda,a hankali yaji zuciyarsa nayi masa sanyi nutsuwa ta fara saukar masa,cikin ransa yake ƙara jaddada sunayen Allah a haka harya samu damuwar dake ransa a kaso 100,80 ta tafi,fitowa yyi daga motar tare da sanya hannayensa duk biyun a cikin aljihun rigarsa,cikin jarumta kuzari nutsuwa yake taka ƙafafunsa tamkar ba shine yake cikin damuwa ba,sosai haiba da kamala da ƙwarjini ya sauka a saman fuskarsa,a haka ya ƙarasa shiga wajan motocin ganin ƴan mata a wajan yasa ya haɗe ransa tamau,da sauri ma'aikatan wajan suka ƙarasu inda yake tsaye ya bashi kujera tare da tambayarsa wacce kalan mota ya keso,hannu yasa ya shafi sajen fuskarsa cikin wata daddaɗar murya mai daɗi yace "alrdy na zaɓa,nama tura kuɗin,kawai ina son a kawomin ita gida yau" ya ƙare maganar yana sauke ajjiyar zuciya sabida tsayin da maganar tayi masa,cikin girmamawa mutumin yace "ok are you Muhammad Jalal Kabeer bobo ko?" miƙewa tsaye yyi tare dayin gaba sabida ƴan matan da yaga sunyo wajan yana tafe yace "Yes i am" yana shigewa motar ƴan matan ma zuwa wajan, tsaki Hibba tayi tace "wlh Ikram kin cuceni,tun ɗazo nake son nazo wajan wannan guy ɗin amma kika ƙi rakoni yanzu kalli a sarar da kika jamin?" ta ƙare maganar kamar zatai kuka,cikin dryar mugunta Ikram tace "kee mene ya hanaki zuwa wajansa? dole sai na rakaki wai?" cikin damuwa Hibba tace "wlh ƙwarjini yyimin ko idanunsa na kasa kalla,wlh ina sonsa?" zare ido Ikram tayi cikin mmki tace "so kuma Hibba? kina cikin hankalinki kowa? daga ganin mutum sai faɗin kalmar so wlh wannan haukan ba da Ikram ba" hannun Ikram ta kama tace "wlh Ikram ina son shi,ha salima ban taɓa ganin mutum da yyimin kamarsa ba,yana da ƙyau sosai,yana da ilimi uwa uba kuɗi,jin kansa ya ƙara ruɗanu" zuwa yanzu kallon baki da hankali Ikram ta fara yiwa Hibba kafin tace wani abu Hibba ta kalli manager'n wajan tace "dan Allah ka taimakamin da address ɗin mutumin nan ko kuma number waya" har ya zura hannu a aljihunsa sai kuma ya ciro hannun yace "hajia bana da ko ɗaya daga cikin abinda kika tambaya" gdy tayi masa tare da jan hannun Ikram suka shiga Mota suka bar wajan,a ranta kuma tayi al'ƙawari dukkan inda ya shiga saita nemo sa in dai ya raye. 3:30 dai-dai yyi parking a parking space,yana fitowa ko cikin gidan bai shiga ba,ya nufi masjid kasan cewar yana da al'wala shiyasa bai ma tsaya yin wata al'walar ba,a masallacin ya samu Abbou da Aryan da Irfan da Imran,da kuma abokinsa Jafar,salla ya jasu ana idarwa yyiwa masu jiransa karatu tare dayin azkar, bayan ya fito kai tsaye ya shiga cikin gidan a danning table ya gansu zaune har da Jafar ba tare daya ƙara kallon su ba,ya juya zuwa part ɗinsu,jinjina kai Jafar yyi a ransa yana mamakin mislikanci Jalal, haka Jafar ya zauna a gidan har dare tsakaninsa da Jalal ya gansa a masallaci. washegari tun asuba bai koma bacci sabida a yau ya keson yaje neman abinda ya sanya ya fita ƙasar Paris karatu, 7 na safe ya shirya cikin wani farin boyal mai manyan zane,mara nauyi da kuma duhu,domin hatta singlet ɗin jikinsa ana gani,wata Black ɗin hula mai taushi ya ɗauka ya saka,sannan ya ɗauki Black half covert shoe ya saka,yana gamawa ya fesa turare,kana ya fito cikin nutsuwa tare da rufe side ɗinsa,a babban parlour ya samu Nihila ta fito da shirin makaranta, wajansa ta ƙarasa tace "good mrng bobo" kansa ya ɗaga aikam cikin Sa'a idanunsa ya faɗa cikin na Jalilerh wacce tayi tsaye tana kallonsa ta saman bene,daman jikinsa ya basa kallonsa ake,kansa ya ɗauke yace "mrng too baby so ya school ɗin kina karatu dai ko?" washe baki tayi ta fara zuba masa surutu da sauri yasa lallausan tafin hannunsa ya rufe mata baki a hankali kuma yace "talkative" a haka suka ƙarasa gaban dalleliyar motarsa wacce ake yyi yanzu,wacce ta kasance blue black, sosai Nihila ta fara santin motar domin tana bacci jiya aka kawo masa ita, mazaunin drever ya shiga yace ta shigo ya kaita,sosai taji daɗi yau ɗaya yayan nata zai fita da ita,har makarantar ya kaita kana ya juya ya nufi gidan Gwamnati,yana zuwa ana tashi daga zaman MAJALISTA, kai tsaye office da zai sa dashi da shugaban ilimi na ƙasar ibadan ga nufa,yana zuwa kai tsaye aka bashi damar shiga,kujera yaja ya zauna bayan ya zauna,yace "mrng sir" murmushi Mustapha yyi tare da faɗin "Muhammad Jalal Kabeeru bobo ɗalibai da yawa su amshi ofer ta aikinsu wasu ma a ranar da kuka dawo,kai kuma shuru daba ina da niyar kiranka domin kazo ka faɗi aikin da kakeso,kasan cewa kaine ɗalibin da yafi kowa samun result mai ƙyau,dan haka yanzu ka faɗi aikin da kakeso" murmushi gefen baki yyi a ransa yana mmkin mutanan da idan suka fara mgn basa tsayawa, lumshe ido yyi kafin yaja numfashi cikin wata murya mai ƙwarjini yace "bana son aikinku,nine dai na keson baku nawa aikin... Uncle ne is'nt free if You need contact me...300 for nrml 600 for vip 0116886423 sulaiman naima s unioun bank. send ur Evidence to 08119237616 6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: "baki iya neman permission ba ko?" ya ƙare maganar yana ware ɗaurin da Mummy tayiwa sumar kanta,turo baki gaba tayi cikin Muryar shagwaɓa tace "zafi fa" waro idanu yyi waje tare da faɗin "where?" hannu tasa ta nuna dwon lips ɗinta inda ya murɗe mata, bai ce mata komai ba sai sumar kanta da yabi da kallo,harga Allah yana ƙaunar yaga suma mai yawa shiyasa a karan kansa ba bai fiye cire tasa ba,matsawa yyi can gefe tare da zama saman sofa yaci gaba da kallon tafsir a sunna t.v, haɗe rai yyi sosai kamar ba shine yyi mgn yanzu ba,ganin hakan yasa ta kwaɓe fuska tare da juyawa zata bar ɗakin..,cikin ƙasa da murya kamar mai raɗa yace "kee ubanwa zai zuban?" ya ƙarasa tambayar yana ƙara maida hankalinsa ga tafsir ɗin da ake,tsaye tayi masa aka after 20 seconds ta ƙarasu wajan zata taɓa jug ɗin taji saukar muryarsa yana faɗin "out..!" yadda yyi maganar yana ɗaga murya yasa ta tsorata dashi,da sauri tabar ɗakin jikinta duka rawa yake,tana fita ta haɗu da Aryan zai shiga side ɗinsa da gudu ta faɗa jikinsa ta saki kuka,bayanta ya shiga bubbugawa tare da shafa sumar kanta yace "stop cry beb..and keda wa kike kuka?" ya tambaye ta tare dasa hannu ya fara goge mata hawayen dake saman fuskarta,shuru tayi masa ba tare da tace komai ba, attention ɗinsa ya ƙara mayarwa kanta yace " you refused to answer my question,keda waye beb?" ƙara shagwaɓe fuska tayi tace "uncle ne,ina jin tsoron sa" dry yyi mata yana jan hancinta yace "ehyeee keda uncle ɗin naki" baya ta juya masa tana ƙara matso hawayen idanunta ,ganin baice mata komai ba yasa ta fashe da kuka tana buga leg ɗinta a ƙasan tarazo,da sauri ya matsu kusanta ya jawota zuwa jikinsa yace "ohhh sorry beb, kin san uncle bai son hayaniya,kuma bai son magana biyu saiki kiyaye" kaita ɗaga masa alamar "to" murmushi yyi mata yace "good gril,maza jeki ga Nihila can ta dawo" jin hakan yasa ta sake sa da sauri ta nufi parlour'n,tana zuwa taga Nihila zaune kusa da Mameey jikinta ta faɗa tace "wlcm sister" dry Nihila tayi tace "Thank You dear,muje kiji wata magana" tana faɗin haka taja hannunta zuwa upstrais,da dry Mummy da Mameey suka bisu, Mama kam na ƙwance da rubar ice cream kusa da ita a haka tayi bacci, yana zaune saman sofa yana speading coffee a bakinsa,ya ɗura leg ɗinsa saman table ɗin time to time yakan lumshe idanunsa tare da fesar da numfashi ta bakinsa,a haka ya samu ya shanye 1 cup na coffee ɗin,yana nan zaune idanu lumshe Jafar yyi sallama ya shigo,ware idanunsa yyi ya saukesu aƙan Jafar daya zauna gefen sa tare da tsiyayar coffee a cup ya fara sha,ɓata rai Jalal yyi kamar wanda akaiwa dole yace "why zaka shigo min without my permission?" dry Jafar yyi tare da ɗauka remote ya sauya channel ɗin zuwa zee world, ya fara kallon series ɗin twist of fate "ni nasan ba aure gareka ba,bare nayi tunanin idan na shigo babu izininka zanga abinda bai dace ba" banza Jalal yyi masa har sai da ya gama surutunsa kana yace "yunwa fa na keji,dan naga kai kamar azumi kake" still nan ma Jalal bai kula sa ba,sai ɗaukan remote da yyi ya sauya channel,tsaki Jafar yace "wannan ai rainin hankali ne,kai kake kallon ko ni?,da zaka sauyamin" sai a lokacin Jalal ya buɗe idanunsa tare da saukeso akan Jafar,iska ya fesar kana ya ƙara lafewa jikin sofar,some minutes ya ƙara kallon Jafar yace "ina son zama president of ibadan what is ur opinion?" zare idanu Jafar yyi yace "are you mad? kasan me kace kuwa shugaba ƙasa fa Jalal" gira guda ɗaya ya ɗaga masa tare da ɗaga shoulders ɗinsa tare da ware su alamar "so what..!?" jinjina kai Jafar yyi tare da kallon Jalal sosai yace "look Jafar you can do what ever you want to do,but zama president ba sauƙi,and kuma kasan wanene president Mubarak Yahya cibo kowa,kana sane da cewa dukkan wanda ya haɗa takara dashi sai dai wani bashi ba,idan kai baka son rayuwarka to aƙwai masu buƙatar ta just like me, please Jalal forget all think kayi farcing rayuwarka na gaba" ya ƙare maganar cikin sigar lallashi..," kallo ɗaya bobo yyiwa Jafar ya ɗauke kai kafin yaja ajjiyar zuciya yace "kasan mene cikar buri?" cikin ɓacin rai Jafar ya miƙe tsaye yace "ban sani ba sai kai faɗan,wlh saina ha ɗaka da Abbou yanzu ma dan ance baya nanne,but i will be back in sha Allah" bai ko tankasa ba bare ya saka ran zai ce masa wani abu,a haka harya fice daga part ɗin nasu,a main parlour yaga Nihila zaune ita da Jalilerh "a'a beb keda ƴar wajan Jalal ce" murmushi Nihila tayi masa tare da sunkuyar da kai ƙasa sabida kallon da yake mata,sofa ya samu ya zauna tare da ƙwalla kiran sunan Mummy yana ƙoƙarin ƙara kiran Mummy yaji an rafka sallati a bayansa ana faɗin" Muhammadu Rasulullah (s.a.w) amma kai dai Jafaru baka tsoran Allah,yanzu sabida tsabar rashin mutunci da mugun hali irin na yaran zamani sai da ka tasheni a baccin nan,huuu ina ganinka na kirki ashe kaima tantirin bugawa a jarida ne kamar abokin naka..,wlh ku sauya hali domin aure zakuyi babu gantalalliyar yarinyar da zata zauna da ko a haka" ta ƙare maganar tana tura rubar ice cream ɗin dake kusanta a baki kana ta ɗura da faɗin "kai wannan abu ba dai zaƙi ba, duk yadda akai an zuba kindirmo a cikin wannan abun.,ai Jafaru ban baka labari ba ina sane ɗazo na faki idon wancan misalin na ɗauke rubar wannan kindirmon" tunda ta fara magana Jafar yake dry,domin shi karaɗinta dry yake basa, Nihila tace "aikam yanzu naji kuma saina faɗa masa" miƙewa Mama tayi tsaye tace "yooo ke daman ai baki tsoran Allah,ban taɓa ganin yarinya mai baƙin jini irinki ba,har yanzu babu wani mashinshi ni..," da sauri Jafar ya dakatar da Mama ta hanyar faɗin "a'a Mama nifa? bayan kin san ni nake riƙo" taɓe baki tayi tace "kaji dashi nidai nayi nan" tana tafiya Mummy na sakkowa daga upstrais zama tayi kusa da Jalilerh wacce take bacci saman sofa tace "a'a son kaine a gidan namu" sunkuyawa yyi yace "eh mummy na sameku lfy" murmushi tayi tace "lfy lou" kallon bayansa tayi tace "ma sha Allah" kai ya sosa yace "Mummy am hungry" dry tayi masa kana ta kalli Nihila wacce ke danna wayar Mameey tace "beb jeki kawo masa abinci" ta faɗi hakan tana kallon Jafar kana tace "shi bobo yana ina?" dry yyi shima yace "kin san halinsa Mummy ai,yana can part ɗinsa" jinjina kai tayi kana ta miƙe ta nufi part ɗin nasa. a zaune Mummy ta samu Jalal ya lumshe idanunsa yana tunani gefe guda kuma,t.v nata ƙara ita ɗaya tana shiga ta sanya hannu ta ɗauki remote ta kashe kallon,zama tayi kusan shi and she start staring at him for some minutes, numfashi ta sauke tare da kiran sunansa,tun shigowarta ya san itace ta shigo kawai bai son yin magana shiyasa baiko mutsa ba,sai yanzu data kira sunansa ya janye hannunsa on his face,idanu ya zuba mata kafin yaji ta ɗura hannunta a saman forehead nasa tace "Allahamdulillah nayi tunanin ciwonne" lumshe ido yyi tare da ƙara kallonta, miƙewa tayi zuwa ɗan ƙaramin fregd ɗin dake parlour'nsa, buɗewa tayi taga tarkace da yawa, gashasshen kifin daya shigo dashi ɗazo ta ɗauka tare da ɗaukan plat ta saka a ciki, ruwa ta ɗauka mai sanyi da kuma apple itama ta saka a wani plat ɗin,kana ta ƙarasu inda yake zaune "rayuwa baza ta taɓa yiyuwa babu abinci ba bobo,sam baka damu da kanka ba,mutum sai ya wuni a ɗaki dukkan abinda akace yyi na aiki yace bai so,kenan karatun ya tashi a banza" ta ƙare maganar tana buɗe bakinsa tare da tura masa kifin,a hankali ya fara taunawa ba dan yana so ba,sai taga yaci sosai sannan ta bashi ruwan da kuma apple ɗin. washegari tun da safe ya fice daga gidan bai dawo ba sai wajan ƙarfe biyar na yamma yana shiga ya hango Jalilerh ƙwance tana bacci daga ita sai wani ƙaramin sket wanda iya kacinsa cinyarta sai kuma vest,baiko ƙara kallonta ba ya shige cikin part ɗinsa. wajan sati guda kenan bobo baya samun zama,a haka harya samu zama da shugaban jam'iyyar kana aka bashi damar siyan Form na neman takara a take a wajan ya siyi Form ɗin ya cike,kuma a ranar aka tabbatar dashi a ɗan jam'iyyar D.R.P kuma mai neman kujerar shugaban ƙasa,a gajiya ya shigo gidan yana shiga ya nufi part ɗinsa ya zare kayan jikinsa ya nufi bathroom taken shower yyi kana ya sanya wata milk ɗin jallabiya mara nauyi, bayan ya shirya ya fito sai zabga ƙamshin yake,kai tsaye part ɗin Abbou ya nufa yana zuwa main parlour ya samu Mameey ita da ƴan ukunta da kuma Mama sai zabga Shira suke,fuska ya sauya kana yyi gyaran murya yace "gida kamar club,zaku ɗauki hakkin wasu fa" haɓa Mama ta riƙe tace "yau naga ɗan nema,ni kake ma baƙin ciki sbd ina basu labarin kuruciyata,to wlh sai dai baƙin ciki ya kasheka" bai kula taba ya haura upstrais abinsa, tsayawa yyi baƙin ƙofar har sai da Abbou ya bashi damar shiga,yana shiga ya zame ƙasan kujera kusa da Abbou yace "Barka da rana Abbou" murmushi Abbou yyi tare da ajjiye jaridar daily trust a gefen sa yace "bobo na sai na kejin labari daga sama,nida nake gidan banji ba,to ina maka addu'ar samun nasara Allah ya taimaka" sosai bobo yaji daɗin addu'ar Abbou domin abinda yake son sanar dashi kenan,cikin ƙasa da murya yace "Abbou ka amince?" kansa ya shafa yace "tayaya zanƙi abinda gudan jinina keso? naji daɗi nayi farin ciki Allah ya nuna mana lokacin Election" da "Ameen" ya amsa kana ya miƙe ya nufi dwonstrais,yana gifta ɗakin Nihila yaga inuwar mutum,a hankali ya fara takawa zuwa ɗakin yana isa yaga Jalilerh tsaye bakin ƙofar hannunta riƙe da brezia,kallonta yyi yaga daga ita sai ƙaramin towel sai rarraba idanu take,fuska ya haɗe yace "gulma ko?"turo baki tayi gaba tare da ɗan buga ƙafarta tace "ba kai ne ba" ware ido yyi waje tare da nuna kansa yace "me? ok where are you hiding?" fuska ta shagwaɓe tare da nuna masa brezia hannunta tace "wannan ne ban iya sawa ba,and kuma Mummy tace dole nasa" lumshe idanunsa yyi tare dasa hannu ya jawota zuwa gabansa kana ya juyata zuwa baya yace "muga" brezia ta bashi shi kuma ya amsa,waro ido waje yyi ganin number dake jikinta,baice komai ba ya ɓalle bottle ɗin dake jiki a hankali kuma ya saka hannunsa a gadon bayanta.. UNCLE NE is'nt free if you need my book just contact me 300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman naima s unioun bank. evidence of payement 08119237616 masu fiddamin book wlh ina jin daɗin hakan Allah ya saka maku da alkairi domin kuna ƙaramin customer😍😂 6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank, send ur evidence of payement to 08119237616_ *#Never lie to someone who trust's you,and never trust someone who lies to you...* _24-25_ saurin juyowa tayi gabansa tare dasa hannunta a ƙirjinsa cikin kwaɓe fuska ta kallesa tace "Uncle baka iya ba ai" lips ɗinta ya ƙorawa idanu,kafin yaja numfashi ya sakar mata brezia a ƙasa,kana ya gyara tsaiwarsa kamar mai koyan magana yace "wake saka maki da?"turo baki tayi sai kuma ta saki dry tace "to aini bansawa" jinjina kai yyi yace "i see" bai ƙara kallonta ba ya juya yyi tafiyarsa,a main parlour ya samu samarin gidan da Mummy da Mameey da kuma Mama zaune tasa farfesun nama a gabanta,kallonsu yyi ya ɗauke kai har yaje bakin part ɗinsu ya tsaya cikin ƙasa da murya yace "time for paryer" yana faɗin hakan ya juya abinsa zuwa cikin part ɗinsa,yana shiga ana kiran sallar magrib, bathroom ya huce yyi wanka tare da ɗaura al'wala,a parlour ya samu Abbou ya fito su Irfan kuma na jiransa,a jere suka nufi masallacin bayan sunje suka samu liman ya dawo dan haka Jalal bai ƙarasa wajan tayar da sallar ba, murmushi Liman yyi yace "mu duka kai muke jira daman shekaruna sunja,bai ce komai yaje ya tayar da Sallah,bayan an idar Abbou ya buƙaci su tafi zai dawo,kallonsa Jalal yyi kamar mai son faɗin wani abu sai kawai yyi shuru ya miƙe suma sauran ƴan uwansa suka bi bayansa,haka nan kawai ya samu kansa da faɗuwar gaba wacce bai san dalilin hakanma, suna tafe su Imran na shira shidai kawai jinsu yake da kunne, Irfan ne ya kallesa yace "yaya wlh ka shiga takara a Sa'a,domin jama'a suna sonka,daman tuni suka gaji da shugabancin zalunci da shugaban ƙasa Mubarak Yahaya cibo,jiya na kunna data na kamar ance na shiga Twitter,ina shiga na fara ganin photonan ka na ibadan wasu da kayan likitoci wasu da kayan gida, jama'a sai mara maka baya suke" ya ƙare maganar yana kallon yayan nasa wanda baice masa komai ba, Aryan ne ya ɗura da faɗin "nayi mamakin yadda jama'a suka samun wannan photonan wanda komu bamu dashi,ai in sha Allah daga wannan lokacin kashin President Mubarak Yahya cibo ya bushe,zai ga yadda ake mulki mai cike da tsafta da kuma adalci" lumshe idanunsa yyi tare da fesar da iska daga bakinsa kafin ya kalli ko wannansu yace "Jafar zai zo da paster" a haka suka ƙarasa cikin gidan,suna shiga main parlour suka, zazzauna Jalal yasu shigewa part ɗinsa Mameey tayi saurin faɗin "bobo sai muke jin abin farin ciki, gsky nayi murna ƙwarai da gske, Allah ya taimaka ya kuma baka nasara" waje ya samu kusa da Mummy wacce ko inda yake bata kalla ba hakan ya tabbatar masa da fushi take dashi,bayan ya zauna ya kalli Mameey da murmushin sa na gefen baki yace "Ameen ya rabb Mameey na" hannunsa ya ɗura akan na Mummy wacce take latsa waya banza tayi masa, ganin hakan yasa ya ƙwace wayar hannunta tare da shige jikinta, ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya fesar da numfashi yace " i missed You Mummyna,why kike fushi?" kallonsa tayi taga yadda ya faɗa idanunsa suka ƙara fitowa ga farin daya ƙara,rai ɓace tace "Muhammad tashi a jikina" zare jikinsa yyi domin tunda yaji ta ambaci sunansa yasan taje ƙarshe wajan ɓacin rai,yana tashi ta miƙe taja hannunsa har zuwa saman upstrais,da kallo su Aryan suka bisu banda Mameey wacce take murmushi daman tun ɗazo take ganin Mummy a kumbure ashe ita da bobo ne, Mama taɓe baki tayi tace "ah to shi rikon maraya ai sai mai ƙoƙari,banda haka wacce gantalalliyar ce zata iya da wannan miskilin,mutum kamar wanda akaiwa AL'BISHIR da wani nasa ya mutu,yadda zuciya take a kumbure haka fuska take kamar zai fasa ihu..,ohhh wlh da bansan shi ba bazance Kabeeru ne ya haifi Wannan basa mudan ba" Mameey data san kan zancen taja bakinta tayi shuru,su Irfan kam da idanu kawai suke kallonta domin sam basu fahimci komai a zan can nata ba. Mummy na shiga ta zaunar dashi a ƙaramin parlour'n ta,bata ƙara kallon inda yake ba ta shiga kitchen ɗin dake part ɗin ta juna hiter tare da zuba kayan ƙamshin,sai daya tafasa ta sauke,ta haɗa masa tea mai kauri wanda yaji bonvita da madara,plat ta ɗauka ta cika masa shi da cips,cikin parlour'n ta dawo hannunta ɗauke da tray,table ta jawo gabansa tare da ajjiyesa a saman table ɗin,fuska a ɗaure ta kallesa tace "eat,kada ka rage komai" kallonta kawai yyi harta fice daga parlour'n ta nufi cikin bedroom ɗinta,ganin abincin gabansa ya sashi jin yunwar bawai dan yana so ba,shi sam bai san mene yasa abinci bai damesa ba,bai san mene yasa a duk sanda yaci abinci ya cika cikinsa ba ya kejin cikinsa nayi masa zafi,mararsa ta kumbura tana masa zugi,yana ɗaya daga cikin abinda yasa bai son cin abincin,table ɗin ya jawo gabansa tare saka spoon ya ɗauki cips ɗin yakai bakinsa,saurin lumshe idanunsa yyi sabida daɗin ɗaya ziyarci kunansa,a hankali ya dinga cin cips ɗin yana haɗawa da tea ɗin gabansa,har sai da ya cinye tas,domin bai son ya karya mata rantsuwar da tayi,yana gamawa tana shigowa hannunta ɗauke da wata damammiyar fura, zaro idanu waje yyi kana ya miƙe tare da kwaɓe fuska yace "Mummy i'm done" itama haɗe rai tayi duk da irin dariya da yaso bata,domin tasan ganin furar ya sashi miƙewa, zaunar dashi tayi tare da zama kusansa tace "haa" tsuge bakinsa yyi ba tare da yace komai ba, ajjiye furar tayi ta kama hannunsa cikin nuna ta isa dashi da kuma nuna ita ɗin uwace garesa tace. "Rayuwa tana da sauƙi bobo,sannan kuma tana da wahala,a lokacin dakai kake tunanin abinda zakai mai sauƙi ne,wani a lokacin yake ganin mai wahala ne...,"tsayawa tayi da maganar tana kallonsa, idanunsa a rufe suke amma dukkan wani attention ɗinsa yana akanta, ɗurawa tayi da faɗin. "wani zai maka kallon maƙiyi,dalili kana son ka mallaki abinda yake dashi lokacin,da zarar kuma ka mallaka shi zai zama koma baya sabida burinsa da dukkan abinda yake samu ya na ga wannan abun daka rabashi dashi,hakan zai sanya yaga baƙinka yaga babu wanda ya tsana sama dakai,kuma zaiyi alwashi rabaka kaima da naka farin cikin kamar yadda ka rabashi da nasa,zai sadaukar da komai nasa in dai zai dawo da farin cikinsa.." tsayawa ta ƙarayi sabida ajjiyar zuciyar da taji ya sauke, kansa ta shafa tace. "ina jin tsoron abinda gaba zata haifar, Jalal bana son ganin wani abun ya sameka,kaine Garkuwa Nihila,nasan a yanzu ba zaka gane abinda nake nufi ba sai nan gaba,amma siyasa babu sauƙi kamar yadda kai kake tunani,kai muradin kai ne,shi kuma farin cikin sane,a naka tunanin mutum zai yarda ya rasa farin cikinsa ne..no! Jalal bazai taɓa yiyowa ba,zakai farin ciki a duk lokacin da kakeso,ina gaya maka wannan ne da nake a raye yanzu,wata rana bazan faɗa maka ba, aƙwai ranar daza tazo kayimin kallon muguwa ko azzaluma duk kana da hujjar da zakai hakan,amma hujjarka mutum biyu ne,bazan iya faɗa maka so ba sabida ni kaina ban sansu ba,amma dai an tabbatar min da hakan,kayi ƙoƙarin kula da lafiyarka, domin wata rana mutum biyu kake da ikon riƙewa kuma ƙarƙashin inuwarka.." da sauri ya buɗe idanunsa ya ƙorawa Mummy idanu kamar mai nazartar maganarta, a hankali kuma yaja idanunsa ya rufe kamar mai yin bacci, murya can ƙasa yace. "Ni duk kaina ya kulle, i don't understand anything, mene kikayi da zanji zafinki,kinfi kowa sani i'm nothing without you,na tabbatar uwa ba zata taɓa cutar da yaronta ba,all i need for u,albarkarki" Murmushi tayi masa kafin ta shafa sumar kansa tace "Allah yyi maka Albarka,ya baka dukkan abinda kakeso,ya baka sa'ar rayuwa data mutuwa,ya haɗa ka da mata nagari" ya mutsa fuska yyi kafin ya miƙe tsaye, hugging yyi Mummy kafin yace "zani sallah" kansa ta sumbata kana ta sakeshi,ya juya ya fita daga cikin part ɗin, yana zuwa yaga babu kowa a main parlour'n hakan tabbatar masa Abbou tun sallar magrib bai dawo gida ba,part ɗinsa ya shige direct bathroom ya huce yyi brush ya ɗaura al'wala kana ya fesa parfume mai sanyi da daɗi,yana gamawa ya fita masjid, a compund na gidan ya samu Jafar dasu Imran suna kallon paster da Jafar yyi ɗazo, photon Jalal ne yasha shadda sky blue da kuma hula dark blue, ɗinkin riga da wando da kuma Babbar riga,sosai photon jikin paster yyi ƙyau sabida murmushi gefen baki da Jalal yyi,daga saman paster an rubuta D.R.P ƙasa sunan jam'iyyar an saka (power) daga ƙasan paster an rubuta PRESIDENT MUHAMMAD JALAL BOBO, yana zuwa suka tafi wajansa suka rungomesa kansu ya shafa yace "darling" dry sukai gaba ɗayansu kafin a tare suce "we are proud of you yaya, munji daɗin samunka as brother" janyesu yyi daga jikinsa kafin ya kalli Jafar dake can wajan fanfo yana yin al'wala,yana gamawa ya matsu kusa dasu yace "wato ko dole sai kun nuna tare kukazo duniya ko?" dry Aryan yyi kafin yace "haba yaya Jafar,ai bamu sanin time ɗin da muke magana tare" kai ya jinjina kana yace Irfan ya zura paster a cikin mota kafin su fito daga masallaci,suna shiga Masallaci su kaga ana rabon alwala da dabino haɗi da goro, ƙarasa shiga sukai bayan an idar da sallah Jalal shima fitowa yyi bai zauna ba sabida cikinsa da yaji yana masa ciwo,yana fitowa waje yaji wasu suna faɗawa Abbou "to Alhaji Kabeeru Allah ya sanya alkairi.. ba tare daya kalleso ba,yyi shigewarsa cikin gidan,a main parlour ya samu Jafar zaune a kan sofa gefen sa kuma Nihila ce zaune tana duba littafi karatu sbd sun fara text ta second semester,waje ya nema can gefe ya ɗauki wayarsa iphone 12 max ya fara latsawa, Jalilerh dake sakkowa daga saman upstrais ta ƙarasu kusa dashi kanta a ƙasa tace "uncle..!" kansa ya ɗaga a hankali ya kalleta daga ita sai wata duguwar riga iya laps ɗinta gashin kanta har baya,yana kallonta ya sunkuyar dakai ƙasa ba tare kuma da yace komai ba,tana nan tsaye har Aryan ya fito daga cikin part ɗinsa,kallonta yyi yace "beb me kike a kansa?" fuska ta kwaɓe da sauri kuma ta ƙarasa wajansa tace "chocolate Mummy yace nazo ta bani" murmushi yyi mata tare da kama hannunta yace "Mummy daman namiji ne?..idan macace haka za kice tace..,idan kuma namiji ne haka za kice yace" kaita ɗaga masa kafin tasa hannunta a waist ɗinsa tace "yaya a kabani?" hancinta yaja yace "ok muje" daga gefen sa yaji Jalal yace "don't go with her,and kada ka bata komai" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye da saurin Nihila ta ƙarasu wajansa tace "goodnight bobo" kanta ya shafa yace "night beb" ya faɗi hakan ya kissing kanta,hawayen da Jalilerh ke ɓoyewa ne ya sakko daga cikin idanunta,da kallo Aryan yabi bayan Jalal yana jin babu daɗi a ransa,kallon Jalilerh yyi yace "sorry beb,ƙilan laifi kikai masa go and apologize him" kaita gyaɗa nasa cike da ƙuruciya a hankali ta nufi part ɗin nata cike da tsoro, Jafar daman ko takan Jalal baibi ba sbd badan shi yanzo gidan ba, bobo na shiga part ɗinsa ya shiga cikin bathroom ya sakarwa kansa shower,ruwan na dukan jikinsa yana sakin ajjiyar zuciya, Abbou bai shigo gida ba sai sanda ya gama abinda zaiyi a waje shida Alhaji Kamal (am so sorry nayi miskate mai maƙon nace Alhaji Kamal,sai nace Mubarak, but president Mubarak daban, Alhaji Kamal kuma abokin Abbou dat all). cikin kayan bacci marasa nauyi ya shirya kana ya fesa turare masu ƙamshin gske,bayan ya kammala yaja system ɗinsa ya fara dannawa, Jalilerh tun ɗazo take tsaye a bakin ƙofar parlour'n sa amma tsoron shiga take sbd bata san mene zai mata ba,bayanta ta juya taga Imran murmushi yyi mata yace "a'a bebn uncle ki shiga mana" kaita gyaɗa masa kana a hankali ta tura kanta cikin parlour'n ajjiyar zcy ta sauke,cikin nutsuwa kuma ta ƙara tura kanta cikin bedroom ɗin hango shi tayi ƙwance a kan bed yaja duvet ya rufe jikinsa,wajansa ta ƙarasa tare da tsayawa a kansa,a hankali cike da tsoro kuma tace "uncle" ta faɗa tana turo bakinta gaba, lumshe idanunsa yyi tare da juyowa ya kalleta, ɗauke idanunsa yyi ba tare da yace mata komai, shassheƙar kuka ta fara kafin ta ƙara kiran sunansa,a ɗan hasale ya kalleta yace "what..?" ƙara sautin kukanta tayi ba tare kuma da yace komai ba yaji ta faɗa jikinsa tana kuka, lumshe ido yyi yana jin kansa na ƙara sara masa,ga kuma kukan da take masa a kunne,cikin ƙasa da murya yace "sorry me Uncle yyi mki?" cikin kuka ta ɗaga kanta ta kallesa kafin ta kifa kanta a ƙirjinsa tace "ba kai ne bakai min irin na sister Nihila ba" waro ido yyi waje yace "me..?" hannu tasa a bakinsa sannan ta ɗura saman kanta,hannu yasa ya dafe kansa tare da mirginata ta gefe ya ɗan ɗura ƙirjinsa saman nata yace "ohhyaa haa bari nai baki mai ƙyau.. #Team Abbou what did you expecting...? 6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank, send ur evidence of payement to 08119237616_ *#Matters of the heart* _26-27_ bakinta ta buɗe kamar yadda yace tare da tsora masa idanunta tana jiran daga mai zai mata,hannu yasa a saman forehead ɗinta tare da dungure mata kai,cikin ƙasa da murya irinta mai jin bacci yace"nine kike tunanin zan saka bakina a naki God forbid" ya faɗa yana murɗe kunanta,zafin data jine yasa ta saka masa kuka tare da shigewa jikinsa, lumshe shayayyun idanunsa yyi yana jin kukanta har tsakiyan kanta,musamman idan ta ƙwala masa ƙara,kallonta yyi yaga da gske kukan take,gaba ɗaya ta shagwaɓe fuska kamar ƴar baby,hawaye yyi mata faca-faca a fuska, miƙewa yyi zaune ba tare daya kulata ba yasa tattausan hannunsa ya ɗago ta zuwa saman cinyarsa,hannu yasa ya tallafo haɓarta yace "meye" ya faɗa yana ƙarewa oval face ɗinta kallo,baki ta turo gaba tana yarfe hannu kafin ta ƙara sautin kukanta, fuska ya haɗe kamar bashi yyi magana yanzu cikin wata sabuwar Muryar yace "tashi a jikina"mai maƙon tayi shuru saima ƙwanciya da tayi saman bed ɗin ta fara birgima tana kuka,ita a dole ya cire mata kunne,waro idanunsa yyi waje kafin yaja jiki gefe ya ƙwanta tare da jan duvet ya rufe jikinsa,hasken ɗakin ya kashe cikin Muryar tsokana yace "ga dodo nan" ai da gudu ta nufi inda yake ƙwancen ta shige cikin jikinsa tana sauke ajjiyar zcy,duk yadda ta bashi dry kasa yi yyi sbd miskilancinsa,hannu yasa ya jawota zuwa jikinsa kana ya sumbaci goshinta kaɗan,cikin Muryar wacce take dai-dai kunanta yace "oyaaa sleep" kanta ta gyaɗa masa kana ta zagaye hannunta waist ɗinsa,babu jimawa bacci ya ɗauketa,kallonta kawai yyi yana jinjina rigimarta,wato tana jin baccin amma rigima ya hanata,zameta yyi a jikinsa kana yaja mata duvet ɗin shi kuma ya sauka ya koma saman sofa,ya daɗe idanunsa biyu sabida ciwon cikin da yake damunsa,har akai kiran sallar farko idanunsa biyu,a hankali ya miƙe hannunsa dafe da kansa sbd juya masan da yake,warm water ya haɗa cikin jazzuie ya shiga ciki,sosai ruwan yyi masa daɗi,bayan ya ƙasa jikinsa ya sanya bathrope a jikinsa,ya ƙarasa jikin sink yyi brush tare da ɗaura al'wala,bayan ya gama ya nufi cikin bedroom ya sanya wata milk ɗin jallabiya a jikinsa tare da wani black ɗin hirami a saman kansa tamkar balarabe, paryer mat ya ɗauka ya nufi parlour a nan ya shimfiɗa ya fara sallar lafila,yana zaune yana azkar yaji an zauna kusa dashi,da sauri ya juya ganinta yyi ta shasshafa ruwa a fuskarta da ƙafarta da kanta,sannan kuma ta ɗauki hiraminsa ta saka a kanta,waro idanu yyi waje kafin ya janyeta a jikinsa fuska babu annuri yace "mekenan?" kwaɓe fuska tayi tace "uncle nima irin naka zanyi" sakin fuskarsa yyi tare ƙura mata gajiyayyun idanunsa masu kalan bacci yace "sallah nake,ke kuma kinayin tane?" ya tambaye ta yana ƙara jan casbahar hannunsa,turo baki tayi kai a ƙasa tace "a'a ba nayi,mu ai uwa SUNDU muke bauta wa" zaro idanu yyi waje kafin ya ajjiye casbahar dake hannunsa yyi jan ƙarshe yace "wace uwa SUNDU kuma?" ya tambaye ta yana jin gine jikinsa da jikin sofa, ƙara washe baki tayi tace "wata bukanniya ce,mai ƙaho huɗu,da hannu huɗu da kuma idanu huɗu,dukkan abinda mukeso tana yi mana,Sannan idan mutum yyi ba dai-dai ba tana hukunta shi,wannan tsoron ya sanya naƙi komawa birninmu,duk da nasan Katarina(her mother),da Ummi suna kukan rashina,wlh uwa SUNDU da Papa(her grandfather) azzalumai ne" ta ƙare maganar idanunta na kawo ruwa,da hannu ya ɗago ta zuwa saman cinyarsa,kana ya ƙura mata idanunsa,iskar bakinsa ya fesar kafin yaja numfashi yace. "kin yadda uwa SUNDU na baku abinda mukeso?and kin amince da dukkan abinda take,sannan mene yasa baki nemi taimako wajanta ba lokacin da wannan mutanan suka biyo ki?" ya tambaye ta ya juyo da fuskar ta garesa har suka samu damar kallon juna,turo baki tayi sai kuma tayi saurin faɗin"uncle uwa SUNDU ba komai take amsawa ba,ni ban taɓa roƙan ta wani abu tayimin ba, Papa yace wai aƙwai dalilin hakan?" lumshe idanu yyi tare da zameta a jikinsa ya miƙar da ƙafarsa yace "mene dalilin?" shuru tayi na wani lokacin kafin tace "uwa SUNDU bata farin ciki da haihuwa ta,hakan yasa ƴan birnin nufar suka tsaneni,a cewar ta wai nice sanadin da zan rushe daular ta wacce aka ginata tun iyaye da kakanni,shiyasa taƙi amsar buƙata kuma..."shuru tayi sbd miƙewar da taga yyi Kafin ya kalleta yace "zoki ficemin a ɗaki,gaba ɗaya wari yake,bakya wanka bare brush" yana faɗin hakan ya fice a parlour,da sassarfa ya shige cikin masjid ɗin sbd lokacin ya shige,yana shiga yaga Abbou a bakin ƙofa,kallansa kawai Abbou yyi ba tare kuma da yace komai ba,ya shiga ya tada sallar subhi,yana idarwa yana Kur'ani gabansa ya farawa mutane karatu,bayan ya gama yyi azkar, 6 dai-dai ya fito daga cikin masjid ɗin ya nufi cikin gida. misalin 12 dai-dai ya fito daga cikin part ɗinsa, a hankali yake tafiya cike da nutsuwa da kamala,yana sanye da wata shadda lemon colour ɗinkin riga da wando da kuma babbar riga sai zabga ƙamshin yake,ka san cewar yau week end ne dukkan wasu ma'aikata na gida ya sanya ya samu main parlour ɗinsu cike da mutane,a hankali ya fara kallon kowa da idanu, Mama, Mummy, Mameey, Abbou, Irfan, Imran sai Nihila da Nusaibat ƴar gidan Alhaji Kamal, shuru yyi sbd tabbas aƙwai wanda babu a gidan, lumshe idanunsa yyi kafin a hankali yaja jikinsa zuwa kujerar da Abbou yake zaune yana latsa system ɗinsa,zama yyi tare da yin ƙasa da kai yace "barka da rana Abbou" murmushi Abbou yyi tare da ɗaga kansa ya kalli Jalal yace "yawwa bobo,yaya jiki" hannu yasa ya shafi sajen fuskarsa yace "Allahamdulillah" da murmushi Abbou yace "ma sha Allah,yanzu nake cewa baby taje ta gano mana lfy ko breakfast bakai ba?"kallon side ɗin da Nihila take akaci Sa'a suka kalli juna murmushi tayi masa,da hannu yace tazo,da sauri ta miƙe ta ƙarasu inda yake zaune,kallon yadda take kallonsa yyi kafin yasa hannu yaja hancinta yace "baki iya gaisuwa ba" shagwaɓe fuska tayi tace "bobo bakai ne naga ka haɗe rai blfa" waro idanu waje yyi kafin yace "laa ji sharri" miƙewa yyi ya ƙarasa wajan da Mummy take tsaye tana shirya masa abinci a ƙaramin danning table,yana zuwa yyi hugging ɗinta yace "i missed You Mummyna"kansa ta shafa tace "laaa bobo baya girma,har yanzu bai daina shagwaɓa ba" pouting lips ɗinsa yyi kafin ya janye jikinsa yana faɗin "Mummy yunwa fa" dry tayi masa tace "i knew,but kayi ƙyau ma sha Allah ko zance zaka ne.....,"kafin ta ƙarasa maganar Mama tayi saurin faɗin "huuuu wacce gantalalliyar ce zata tsaya jiran wannan,ahhh to duk wacce ta tsaya zaman jiran wannan ƙaton banzan iyayenta ba suyi sa'ar haihuwa ba,yaro sama da shekara talatin ace bashi da niyar aure yooo ba dole yyita fama da ciwon ciki ba,babu Mahaɗi kusa dashi" da sauri Mameey ta miƙe tayi upstrais cike da kunya,hatta Abbou kasa cewa komai yyi daman Mummy ko inda Mama take bata kalla ba sai ci gaba tayi da haɗawa bobo breakfast ɗinsa Irfan da Imran suka tashi sukai tare dayin waje ,jin anyi mata shuru yasa ta fara face majina tana kumfar baki haɗi da faɗin "ohhh Kabeeru ni kuke mayarwa shasha,wlh babu ruwana da sannu zaku gane wannan ciwon na boba rashin sinadari ne,yaro duk masifa na cinsa a rai daga ciwon ciki sai ciwon kai sai ciwon mara,wlh idan kukayi wasa ƴar ƙauye wannan da kuke rainata baza ta taɓa auransa ba" sai lokacin Abbou ya miƙe tsaye tare da zarar key ɗin motarsa sbd 1:30 yana da aikin tiater, yana nufar waje yana faɗin "Mama kawai ki sanya albarka..," da sauri yyi shuru tare da sakin murmushi yace "albarkar ki ita zatai ta siri garesa har yaje matakin auran"yana faɗin hakan yyi ficewarsa,yana fita ya shiga mota ya nufi hospital ɗinsa na M.J.B PRIVATE HOSPITAL. a hankali yaja plat ɗin da Mummy ta cika masa shi sa cous-cous wanda yaki kayan lambu da zallar dafaffiyar hantar rago,cikin nutsuwa ya faraci har yaji cikinsa ya ɗaga bayan ya gama ci ya sha kunun gyaɗar da Mummy tayi masa sosai yaji daɗin sa,yana gamawa ya buɗe bottle water saida ya shanye tass sannan ya ɗauki tissue ya goge bakinsa,a hankali yaja kujerar baya ya miƙe tsaye,part ɗin Mameey ya nufa yana zuwa yaga babu kowa ciki hakan ya bashi damar shigewa cikin bathroom ɗinta. da idanu Nusaibat tabi Jalal da kallo harya ɓacewa ganinta, ajjiyar zcy ta sauke kana ta kalli Nihila wacce itama tabi bayansa da kallo tace "baby ban taɓa ganin miskilin mutum kamar bobo ba,kalli har idanu muka haɗa na gaidashi amma yyi kamar bai san dani a wajan ba" ta ƙare maganar idanunta na kawo ruwa, dry Nihila tayi tace "bobo yana da sauƙin kai,sannan yana da hqr kana kuma yana da ɗauke kai,abu guda ke damunsa wanda ina tunanin shine rauninsa kuma shine silar zamansa miskilin kamar yadda kikace,amma rayuwa da bobona sai wanda yyi dace,domin wata ko cikin masallaci taje tana addu'a ba lalle ta sameshi matsayin miji ba,duk yadda yake da kai baka isa kace zaka rainashi ba,sannan abu wani bai damesa ba,kamar yadda abunsa bai rufe masa idanunsa ba,abu ɗaya yake dauremin kai game dashi Nusaibat" da sauri Nusaibat ta ɗaga idanunta ta kalli Nihila a zuciyarta tana ƙara godewa Allah da ni'imar da yyi mata...? numfashi ta sauke kafin tace "wanne abune" gyara zama Nihila tayi kafin tace. "wata rana na shiga part ɗinsa naga baya ciki ashe yana wanka,harna kifta wajan dressing mirrow ɗinsa na dawo sbd wani tissue da nagani ɗauke da jini,na daɗe ina tsaye kafin a hankali na fara jiyo tarinsa a cikin bathroom,da sauri na fice daga part ɗin nasa, ni kaɗai na rasa wa zan faɗawa wannan tashin hankali,domin kaina ya kulle na rasa jinin mene" tsayawa tayi da maganar sbd hawayen daya sakko mata kafin ta ɗura da faɗin "bayan wannan Mummy tazo bedroom ɗina tashin Jalilerh domin taje ta gyarawa bobo part ɗinsa,sai ta samu tana bacci kallo na tayi tace "baby jeki gyara masa" da to na amsa mata kafin na miƙe na nufi part ɗinsa,tun daga parlour'n sa na tabbatar aƙwai matsala,ina shiga cikin bedroom na samesa ƙwance a saman bed ya kifa cikinsa sai juyi yake ga wani gumi daya yanko masa,cikin tashin hankali na ƙarasa wajan da yake ƙwance,ina zuwa na zauna kusa dashi tare dasa hannu na taɓa yuwansa,abun mmki babu zafi jikinsa amma yadda yake birgima zaka tabbatar yana cikin ciwon ciki mai tsanani,a hankali nace "Bobo" jin muryarta kusa dashi da kuma hannuna dana taɓa sa yasa yyi saurin sanya hannu ya jawoni jikinsa sai a lokacin naji zafin zazzaɓin dake jikinsa,cikin tsoron jikin nasa nace "yaya meke damunka? meke maka ciwo"..," tsayawa tayi da maganar tana kallon Jalilerh wacce tayi tsaye a kanta tana kallonta,gaba ɗaya fuskarta babu walwala,cikin son jin abinda ya faro yasa Nusaibat faɗin "ina jinki Nihila kin sani cikin JUYAYI me bobo yace maki" hawayen fuskarta ta goge kafin taja numfashi tace "babu abinda yace min amma abinda yyimin shine yaban mamaki" zama Jalilerh tayi still she get angry on her face calming tayi tace "what he did to you?" kallonsu gaba ɗaya tayi kafin tace "mai maƙon yaban amsar tambayar da nayi masa,sai ya ƙara matseni a jikinsa yana rawar ɗari,ina jikinsa yaja duvet ya rufemu gaba ɗaya,kallonsa nayi tare da buɗe baki zan ƙara tambayarsa kawai sai jin bakinsa nayi cikin nawa.. _ana karanta littafin UNCLE NE as free ko🤒bayan kun san cewa it will be PAID STORY...,ki ɗaure ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali babu tunanin hakƙin wani akan ki darling🥰_ 6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank, send ur evidence of payement to 08119237616_ *#PROMISE* _28-29_ Da sauri Jalilerh ta miƙe tsaye bata bare ta ƙarasa jin maganar ba,ita dai tasan bata san wani abu wai shi kishi ba,haka nan kuma bata da wata alaƙa da bobo,ta nayi masa kallon helper,wanda ya taiamaketa,amma mene yasa ta kejin haushin abinda Nihila ke faɗi a kansa, jikinta taja zuwa upstrais ba tare kuma data ƙara cewa komai ba ta shige ta barsu zaune a wajan,jin shurun yyi yawa yasa Nusaibat faɗin "ina jinki" ta ƙare maganar tana danne kukan daya tawo mata,shuru Nihila tayi kafin ta ɗauki glass cup wanda ke ɗauke da ruwa mai sanyi ta shanye,kallon Nusaibat tayi tare da sakin murmushi tace "Naji tsoro sbd banyi tunanin abin ba,daga baya kuma sai naji dɗi" kallonta Nusaibat tayi tare da dai-dai ta nutsuwarta tace "daɗi kuma?" kai ta gyaɗa mata tace "Eh! sbd bayan ya sanya bakinsa cikin nawa,sai na kallesa shima ya kallan a hankali kuma ya cire nasa bakin kafin yaja ajjiyar zcy cikin ƙasa da murya yace "ban son surutu dat why na rufe bakin" ya faɗi hakan yana sakina,ina nan zaune a ɗakin ina son tambayarsa amma tsoro ya hanani a haka har bacci ya ɗauke sa, miƙewa nayi na fara gyara masa part ɗin nasa ya rage bed ɗin ne kawai ban gyara, Nusaibat rayuwar bobo akwai ɗaure kai idan yana wani abun sai kaga kamar mai aljanu,ina jin tsoro sosai kuma inajin tausayin sa,sbd ba kowa yasa damuwarsa ba,kamar yadda nima ban sani ba kawai dai ina harshashe ne,bobo bai son jama'a su fahimci rauninsa domin yana ganin kamar tawaye ne a rayuwarsa. miƙewa Nusaibat tayi tana kallon Nihila tace "nizan huce amma zan dawo domin yanzu na zama ƴar gida" dry Nihila tayi itama ta miƙe tsaye tana faɗin "ok any time ur wlcm dear" sallama tayi mata sannan tabar gidan zcyarta babu daɗi,Bobo na shiga cikin bathroom ɗin Mameey a hankali ya ƙarasa gaban mirrow'n ta ya ƙurawa kansa idanu kamar mai nazartar wani abu,kamar yadda yake tsaye haka wani hayaƙi ya fara fita ta cikin madubin zuwa kan fuskarsa,cikin abinda bai huce 20 seconds ya fara tari wanda ya haifar da zubuwar wani jini ta cikin hancinsa da bakinsa,jinin na zuba hayaƙin na ɗauke wa, lumshe gajiyayyun idanunsa yyi cikin ransa yake kiran sunan Allah domin ya kawo masa ɗauki,wajan sink ya nufa ya wanke bakinsa zuwa fuskarsa bayan ya gama ya buɗe Kofar ya fito,yana fitowa Mameey na shigowa cikin parlour'n kallonsa tayi da alamun tambaya a fuskarta kafin tace "Jalal yanzu akace min kana part ɗina,so na duba ko ina baka ciki ashe kana bathroom lfy dai? domin ina kula dakai duk wajan ƙwana biyu saika shigo bathroom ɗina bayan aƙwai bathroom a side ɗinku,kallonta yyi ya ɗauke kai kafin yace "Mameey barka da yamma" murmushi tayi masa domin tasan tunda yace haka bazai taɓa amsa mata tambayarta ba,"yawwa Jalal,ya shirye-shiryen fara zaɓan cikin gida?" zama yyi saman sofa tare da lumshe idanunsa kafin yaja numfashi yace "Mameey an kusa,matsala ɗaya ake samun daga ɓangaren wasu gwamnoni guda uku wanda suke marawa Mubarak Yahya cibo,amma in sha Allah komai zai dai-dai"ya faɗa yana miƙewa tsaye,da farin ciki saman fuskartar tace "ah ma sha Allah mutum uku babu abinda zasu hana ai" kai ya jinjina yace "ai kam" yana faɗin hakan ya fice,a main parlour ya samu Abbou dawowarsa kenan daga yiwa wata mata operation, Abbou na ganinsa ya zauna akan sofa yace "Bobo gobe Uncle ɗinka Lamir g zai dawo kasan cewa baya jam'iyyar D.R.P ta C.P.P yake kuma shine na hannun daman President Mubarak Yahya cibo,so bansan yadda zai ɗauki lamarin ba,ina tsoro ace an samu matsala dashi" kallonsa Jalal yyi yace "Abbou kada kadamu ita siyasa haka take ai,kowa da ra'ayinsa ina ganin wannan ba matsala bace" kai ya gyaɗa yace "yaushe rabonka da zuwa gidan Alhaji Kamal" haɗe fuska Jalal yyi yace "na manta" Mummy dake sakkowa tace "tun kana yaro dai" kwaɓe fuska yyi domin daman abinda bai son ya faɗa kenan, miƙewa Abbou yyi yace "kaje yau basai na sake magana ba" yana faɗin hakan Abbou yaja hannun Mummy sukai upstrais shuru yyi bai ƙara magana ba kamar yadda Abbou bai ƙara cewa komai ba. da daddare bayan ya dawo gida daga meeting ɗin da sukai ya shige part ɗinsa yyi wanka ya sauya kaya zuwa wani farin yadi mai manyan zane,Black cap ya saka tare da sanya Black cover shoe ya fesa turare,yana gamawa ya fito,yana zuwa main parlour Mama tace "yawwa irin albarka,wanda ya sha Nonon albarka, daure ka siyomin tsire wlh yau tun safe nake sha'awar cinsa kamar mai yaron ciki, zcyata sai tashi take" kai ya ɗauke daga kallon Jalilerh wacce take sanye da riga da wando gashinta an rabashi gida biyu ansaya masa stone,ya sakko har wuyanta ta zama kamar wata ƴar baby, yace "da sauranki tunda zucyar har yanzu tana jikinki" miƙewa tayi tace "daman na sani bana da wani gata a gidan nan,da Lamir yana nan babu abinda zan nema wajansa yaƙi,kai amma dai bakai halin ƙwarai ba,atooo rowa dai babu ƙyau kuma wanda kaba yar shine rabonka wanda kaci kuma kashinsa zakai" ta ƙare maganar tana sauya fuska tace "nina san da wasa kakemin domin kana da zcyar tausayi ba kamar waccen yaron da yake tafiya kamar zai kifa,kai aini jiya naga daɗin ƙiba a talabijin kana jin na baka lbr...," da sauri ya miƙe yace "a'a zan siyo maki riƙe labarinki" da sauri Jalilerh ta sakko daga saman sofa ta karaso wajansa tace "uncle zani"baice mata komai yyi tafiyar,daga saman upstrais Abbou yace "my dear bisa mana"tana jin haka tabi bayansa da sauri yana ƙoƙarin shigewa cikin motarsa yaji ta kama hannunsa,zame hannun yyi tare da sakar mata ranƙwashi a kanta da sauri tayi ƙasa ta durƙoshe a wajan tana kukan,kafin yyi wani yunƙuri Aryan ya ƙarasu wajan tare da sanya hannu zai taɓa Jalal ya sanya hannunsa gaba ɗaya ya ɗauketa zuwa cikin motar yana zuwa ya cilla ta a side ɗin gaba shima ya shige mazaunin drever,baiko kalli inda Aryan yake ba sai da Aryan ɗin yace "yaya daman wasu matasa ne sukeson ganawa dakai gobe,amma ban basu dama ba sbd naga kana busy,sannan wasu ƴan jarida ma sun turo katin gayyatar ka zuwa gidan t.v ɗinsu domin su tattauna dakai akan takarar daka fito" lumshe idanu yyi yace "matasa san kace gobe suje gida gona ina can,su koma gidan t.v kace sai week end" yana faɗin hakan yaja motarsa ya fice daga cikin gidan,kai tsaye wani restaurant ya nufa mai suna vip restaurant yana zuwa yyi parking a parking space ya fito,hannu tasa zata fito taji ya kulle ƙofar,dole ta zauna ciki tana kumbure-kumbure,kai tsaye cikin restaurant ɗin ya shige yana shiga ma'aikatan wajan sukai masa barka da zuwa tare da bashi kujera"no ba zama zanyi ba" oder ya basu yana bayarwa yace akai masa mota yana faɗin hakan yyi gaba abunsa,yana gaf da shiga cikin motar yaji ana faɗin "Assalamu alaika" juyawa yyi a hankali ganin macace yasa ya ɗauke kansa gefe guda kafin a hankali kuma yace "Wasalamu alaiki" yana faɗin hakan ya shige cikin motar yana jiran a kawo masa oder da yyi, ƙara ƙarasuwa jikin motar tayi tare da sunkuyar da kanta dai-dai saitin Kofar motar tace. "Allah yasa ban katse maka hanzari ba,nayi tunanin rabuwa dakai ganin kamar sauri kake amma zcyta taƙi amincewa da hakan,ina fatan zaka fahimce ni" Jalilerh take motar ta ɗago kanta a hankali kuma tayi ƙasa da muryarta tace "who is she?" kafin ya bata amsa Hibba tace. "i"m Hibbatullah Mubarak Yahya cibo,kuma ina sha Allah am going to be ur Aunty soon" ɗauke kai Jalilerh tayi bata sake magana ba,sai wayar bobo ta taci gaba da dannawa tana game. numfashi ya sauke kafin yace "ok thanks,the You want me to help you?" ya ƙare maganar yana ƙwace wayarsa daga hannun Jalilerh sbd kada tayi masa restore, murmushi Hibba tayi kafin tace. "Kawai ka birgeni ne tun a wajan siyan mota,nai ta binciken inda zan sameka sai gashi yanzu Allah ya haɗamu,idan babu damuwa ina son sanin sunanka?" horn ya danna a motarsa wajan 10 seconds ya kalleta yace "Muhammad Jalal bobo" ɗan waro idanu tayi haka nan taji kamar ta taɓa jin sunan but at where? shine abin tambayar amma ta manta, murmushi tayi tana juya fararan idanunta tace. "wow!! nice name bobo, please can u give me ur contact? sai mu dinga gaisawa as frnds,kallon Jalilerh yyi yaga gaba ɗaya ta ɗauke kanta tana kallon waje,hannu yasa ya ɗaukota gaba ɗaya ya ajjiye ta saman cinyarsa kafin yace. "ina da mata"da mamaki take kallonsa sai taji duk zcyarta babu daɗi ranta ya ɓaci,saita kanta tayi tace "mata kuma..?wace?" rungome Jalilerh yyi wacce tai ƙwance a jikinsa ta fara bacci sbd sanyin a.cn ɗaya shigeta yace "gata" saurin riƙe ƙofar motar tayi sbd jirin da taji yana neman ka da ita,cikin nuna itama idanunta a buɗe yake tace "haba wannan yarinyar,ai sai dai ƴarka badai mata ba,idanma matarce ka rasa wacce zata aura sai kwaila mara jiki sosai" kallon gefen idanu yyi mata sannan ya kalli Jalilerh wacce ta ɗan ware idanunta tana sauraran maganar tasu sama-sama,wani smile yyi sbd shi gare shi bai ga wani banbanci ba,shekaru kawai zata nunawa Jalilerh da kuma girman jiki,amma duk halittun da zai nuna Jalilerh macace ya gama bai yana sai Abinda ba za'a rasa ba, ƙasa yyi da kansa dai-dai fuskarsa Jalilerh yace "haaa ba kinki na baki sweet kinji Noor" cikin magagin bacci ta buɗe bakinta,a hankali shi kuma ya sanya bakinsa cikin nata tare da bata wani lafiyayyan kiss,kafin tayi wani yunƙuri ya zoba mata yawon bakinsa cikin bakinta, lumshe ido tayi tai lamo jikinsa a hankali kuma baccin yyi gaba da ita. baya Hibba tayi cikin ƙaramin lkc mood ɗinta ya sauya,kafin tayi ƙarfin halin faɗin "na yarda,amma kada kayi tunanin shkkn komai na iya sauya" tana faɗin hakan ta shige cikin motar ta,sai a lkcn aka kawo masa oder da yyi shima ba tare daya tashi Jalilerh ba ya gyara mata ƙwanciyar tare dayin revers yywa motar key pouting lips ɗinsa yyi tare dayin bisimillah ya fara dreving. basu isa gida ba sai wajan ƙarfe 9 na dare sbd wani waje daya tsaya sukai wani ɗan ƙaramin meeting aƙan zaɓan cikin gida,yana shiga Mama tayi saurin miƙewa tsaye tace "ina nan zaune,ka ganni sau goma kenan ina sheƙa amai,duk yadda akai ƙwantaccen cikina keson tashi"waro idanu yyi kafin ya miƙa mata leda ɗaya acikin ledojin guda biyar ɗin daya shigo dasu, kafin yace komai ta yaga leda tayi zaman dirshen a ƙasan carpet tace "ma sha Allah gashi kowa ya sha kayan haɗi wannan ɓoye shi zanyi sbd ɓerakun gidan nan" baice mata ƙala ba ya haura saman upstrais hannunsa riƙe da Jalilerh wacce take ta bacci abinta,cikin nutsuwa ya tura ƙofar bakinsa ɗauke da sallama,shuru Nihila tayi harya ƙarasu cikin bedroom ɗin ya ƙwantar da Jalilerh yaja mata duvet ya rufe mata jikinta dashi,kallon Nihila yyi yace "zo nan" miƙewa tayi taga ita sai ƙaramin wando da rigar bacci mara nauyi, hannu yasa ya murɗe mata kunne yace "baki amsa sallama ba ko?ko baki san muhimmancin ta bane?" turo baki tayi hawaye na zuba a saman fuskar ta tace "shine kuka tafi kuka barni, tun ka dawo baka taɓa fita dani ba,ko kafi sonta akaina"baki ya ƙara murɗe mata kafin yasa hannu ya jata zuwa jikinsa yace "ban son irin wannan kalaman,ke jinina ce,ita kuma ƴar uwata ce kowa da matsayinsa" ya faɗi hakan yana share mata hawayen fuskarta yace "babyn Mummy ta girma bata san ta girma ba eyeee" ya faɗi hakan yana sumbatar goshinta yace "make sure kinyi maku addu'a keda ita" kaita gyaɗa masa ya fita yaja masu Ƙofar da sallama ya shiga part ɗin Mameey ya sameta tana shirin fita kasan cewar itace da girki, "Mameey Barka da dare" murmushi tayi tace "yawwa babban yaya" ledan hannunsa guda biyu ya miƙa mata yace "ke da Abbou" gdy tayi masa tare da addu'a kana ta nufi part ɗin Abbou,shima wajan Mummy ya shiga ya sameta zaune tana kallon wani abu,tana ganinsa ta ɓoye a bayan pillow,zama yyi yace "sannu Mummy na" sumar kansa ta shafa tace "yawwa yarona,sannu kaji bobo kaga abinda banso kenan harkar siyasa ya fara saka gaba" miƙewa yyi yace "kai Mom" ya faɗa yana bata ledan hannunsa yace "goodnight" ok "take care" yana sauka dwonstrais ya samu duka samarin gidan gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "sannu yaya" zama yyi yace "yawwa darling" kallonsa Aryan yyi yace "tun ɗazo nake saka ran ganin dawowarku ashe sai yanzu,bari naje naga beb ko batai bacci ba" fuska babu yabo babu fallasa yace "sunyi bacci" ba dan ran Aryan yasu ba ya zauna, Irfan ne yyi dry yace "da dukkan alamu anyi gaba da zcyar wani" da sauri Imran yace "koba Aryan ba..?aina kula tunda ya sanu bbyn yaya ya faɗa" murmushi yyi yace "wlh ina sonta,kuma ina da burin auranta" miƙewa Jalal yyi tare da basu ledan hannunsa guda ɗaya wacce ta kasance babbar ciki,yana basu yyi shigewarsa part ɗinsa. zaune president Mubarak Yahya cibo yake yana kallon matarsa Haj Ayshert yace "bana barin dukkan wanda yace zai yi takara dani akan abinda na keso,na ɗauki alwashi wulaƙanta dukkan wanda yace zai hakan,kuma zan tabbatar masa da magana ta gsky ce,badai na tura masa da saƙo ta email ɗinsa akan ya janye takarar ba yaƙi,shi ɗan miskilin tsiya ko..?" ya faɗa yana fesar da numfashi ta cikin bakinsa,cikin girmamawa Haj Ayshert tace "your Excellency you don't need to worry about this issue,shekararka 4 kana mulki ya kamata ka hqr haka tunda babu abinda muka nema a rayuwa muka rasa,daman ita siyasa ai ba'ar dugaro bace,kuma ba gado bace bare ace dole mutum yyi sorry I don't mean to hurt u" miƙewa yyi yace "ban shiryar barin siyasa a yanzu ba,kamar yadda nayi al'ƙawari sai nayi shekara 8 cif akan mulki, shima da ina da iko sai na ƙara juyawa,dan haka dukkan abinda za kice kin daɗe baki faɗa ba,ruwanki ki maramin baya kisa a zaɓeni ruwanki kiƙi,kuma zuwa yamma Lamir zai dawo kuma nan zai fara zuwa domin nike da buƙatar ganinsa,dukkan hanyar da za'a bi a kawar da wannan mutumin a duniya sai nayi kuma ta hanyar Lamir zan iya hakan.. #Team Zulfa a ƙara hqr,ko daina tambaya Please kana kusa na taɓo inda ban shirya zuwa ba,ko bini sannu a hankali. 6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun bank, send ur evidence of payement to 08119237616_ *#Something is over doesn't means ur life is over* _30-31_ Da yamma Lamir ya sauka gidan president Mubarak Yahya cibo,motoci ne sama da goma sukai parking a parking space,ga wasu securities wajan ashirin duk riƙe da guns,kowa ka gani fuska babu walwala,a haka aka buɗewa President Mubarak Yahya cibo,yana tafe wasu masu tsaronsa suka rufa masa baya,da sassarfa ya shige parlour'n da yake meeting mai muhimmanci wanda ba kowa yasan dashi ba,yana zuwa parlour'n wasu manyan mutane su biyar suka miƙe tsaye alamar girmamawa,farin ciki fal fuskarsa ya kalli Lamir wanda ya ƙara girma shekarunsa suka jaa,sai dai yana nan fresh bawai ya tsofa bane, zama yyi akan wata lafiyayyiyar kujera a hankali kuma ya ɗauki coffee da aka ajjiyewa ko wannansu ya ɗan kurɓa kaɗan, Lamir ne yace "ur excellency sai naji kira daga sama,naji tsoro sbd tunda ka turani Istanbul domin kula da Company medicine ɗinka baka taɓa kirana ba,shiyasa wannan kiran ya ɗagamin hankali" Gwamna Faisal Lawan yace "ai Lamir abunda ba muyi tunanin zai faru damu ba shine yake shirin faruwa,babu wanda ya taɓa tsayawa takara shugaban ƙasa tun takarar da Khalil ya tsaya shima kafin zaɓe ya mutu,to yanzu an waye gari wani ɗan ƙaramin alhaki na neman tayar mana da hankali, tabbas idan mukai sanya za'a samu matsala" ya ƙare maganar yana kallon president Mubarak, miƙewa tsaye Lamir yyi ya Fara zagaye parlour'n kafin yace "duk wannan ba shine ba,bamu da matsala dashi idan duk sauran gwamnonin da muke dashi basu mara masa baya ba,kaga da zarar anyi zaɓen cikin gida bamu da wata matsala dashi,idan zaɓe yazo a nan zamu tara talakawan gari da matasa mu raba Musa ƴar shinkafa suger da ƴar dubu biyu haka,matasa kuma zamu basu ofer ta aiki amma ta ƙarya,sannan ƴan bangar siyasarmu zamu haɗasu da manyan drugs wacce zata har gitsa masu brain ɗinsu,kaga a nan zasu rage mana wani aikin ranar zaɓe sukaiwa ƴan kungiyar hamaiya farmaki,hakan zai saka magoya bayan jam'iyyar jin tsoro kowa yaƙi fitowa zaɓe sbd yana jin tsoron kada a kashesa ko a yanke sa, shine kawai" murmushi president yyi domin har yaji wani sanyi a ransa, Faisal Lwan shima ya mike tsaye yace "matsalar duk ba'a nan take ba,tashin hankalin da muke ciki a yanzu shine dukkan gwamnonin da muke dasu guda 39 sama da 30 suna bayan sabon ɗan takarar shugaban jam'iyyar D.R.P ɗin" cikin tashin hankali Lamir yace "wai waye wannan sabon ɗan takarar da yake wasa da rayuwarsa data danginsa?" ya ƙare maganar yana fesar da numfashi sai a lokacin President yace "his name is Muhammad Jalal Kabeer bobo" da saurin Lamir yace "what!!!?. da wajan yamma akai parking da wata sabuwar mota black colour, wasu manyan securities ne majiya karfk sama da 20 suka zagaye motar kafin wani babba yazo ya buɗe murfin motar bayan motar, ajjiye jaridar hannunsa yyi ta daily truts kafin ya ɗauki farin glass ɗinsa ya manna a idanunsa,wayarsa dake gefensa tana ringing ya ɗauka tare da katse kiran ya zuro da fararan ƙafafunsa zuwa waje,cikin a zaba securities ɗin suka zagayeshi,yana sanye da wata light blue ɗin shaddar ɗinkin riga da wando da kuma babbar riga sai zabga ƙamshi yake,fuskarsa ta cika da haiba, kwarjini,annori da kuma cikar zati, wayoyin hannunsa aka amsa wani ya ajjiyesu wajansa,cikin nutsuwa ya fara tafiya har zuwa cikin gidan gonar tasa wacce yake jiyo ihun matasa da kuma ambatan sunansa da suke,yana zuwa aka ja masa kujera ya zauna,yana zama ya lumshe idanunsa kafin a hankali ya buɗesu ya sauke akan dubban matasan da suke wajan,wani daga cikin matasan yace "ALLAH ya taimaki Jalal bobo,ya ɗaukaka in sha Allah mulki kamar kayi ka gama ne, maƙiyan ka sai dai suji kunya,alfarmar Annabi da Kur'ani saika zama shugaban ƙasar ibadan saika kawo mana sauyin da muke fatan samu,sai ka kawo mana ƙarshen matsaloli mu,sai ka ingatan makarantun gwamnati,sai ka tantance mana ingantattun malamai da kuma likitoci,saika magance mana shigo da gurɓatattun magani cikin wannan ƙasar tamu saika magance mana (women trafficking *_Sabon littafi nan da bayan sallah_*) safarar matan da ake zuwa wata ƙasar da niyar aiki kuma sai anje aga ba haka bane,aita lalata mana yaranmu da iyayanmu in sha Allah kai ne garkuwarmu" gaba ɗaya suka haɗa bakin wajan faɗin "Ameen ina sha Allah" Murmushin sa na gefe wanda yake ƙara masa ƙyau yyi kafin yaja kujerarsa baya kaɗan ya fara kallonsu ɗaya bayan ɗaya yace "Ma sha Allah, Allahamdulillah nagode ƙwarai da soyayyarku kuma ina addu'ar Ubangiji ya bani ikon sauke wannan nauyin da zai hau kaina" ya ƙare maganar yana sauke wani wahalallan numfashi sbd tsayin da maganar tayi masa, Jafar dake gefen sa ne yace. "Munayi maku barka da zuwa,kuma muna fatan zuwanku ya zame mana alkairi,kuma muna fatan zaku mara mana baya har abada zaku jajirce akan abinda kukeso kada ku juya mana baya,ku zama masu ƙarfin guwwa da kuma tsayawa akan ra'ayinsu,sannan muna buƙatar mutum ɗaya a cikinku wanda zai zame maku jagora wanda kuka amince dashi,sannan munasu ku zaɓi mutane wanda zasu dinga yi mana campaign a social media da kuma muta nan da zasu dinga shiga gidan redio,t.v suna yaɗa manufarmu,dukkan wani taimako daza muyi maku zaku samesa ta hannun mutumin da kuka zaɓa matsayin jagorarku" da wannan maganar suka gama taron,sannan suka zaɓi shugabansu mai suna Prince Hassan,gaba ɗaya matasan wajan sai murna suke suna ihun daɗi,lokaci guda ƙaunar Jalal bobo ta shiga zuƙatansu, Lamir bayan sun gama nasu meeting suka tsaida maganar da suke ganin za suyi amfani da ita wajan ruguje soyayyar da mutane sukewa Jalal bobo, a main parlour Jafar da Jalal suka samu Abbou da Dasu Mameey zaune sai kuma Lamir wanda yake zaune kusa da Mama an cika masa gabansa da kayan motsa baki, Lamir ne yace "wlcm son,kuma president to be" kallonsa Jalal yyi dan ganin inda maganar tasa ta dusa sai dai babu wata alamar da fuskar Lamir zata nuna baya cikin farin ciki, kansa ya ɗauke yace "wlcm uncle" Lamir yace "thanks sai na kejin abin arziƙi,ai nace zama bai kamani ba shine babu shiri na nemi ticket na dawo domin a fara shirin zaɓe dani" Abbou yace "Lamir amma naga kamar ba jam'iyyar kake ba,domin kowa ya sanka da President Mubarak Yahya cibo,shiyasa nake tunanin abun" murmushi Lamir yyi yace "haba Alhaji Kabeer ai gida yafi waje,tayaya zanyi adawa da jini na,dukkan abinda nake samu wajan President bazai kai alaƙar jini muhimmanci ba,dan haka muna nan zamu fafata" jinjina kai Abbou yyi cike da farin ciki kafin yace "kai abu yyi daɗi Allah ya taimake mu, Allah ya ƙara zumunci "gaba ɗaya suka amsa da "Ameen" murmushi kawai Lamir yake tare dacin abincin dake bagabansa,Jalal bai ƙara magana ba ya shige cikin part ɗinsa bayan yyi wanka ya sauya kaya zuwa na shan iska ya ƙarasa parlour'n ya ɗauki apple da maltina ya dawo saman sofa ya zauna, system yaja ya fara searching akan women trafficking ɗin da suka faɗa masa ɗazo da kuma drugs ɗin da ake shigowa dasu ba tare da Nafdac ta sani ba. A can Birnin nufar Papa ne zaune gaban uwa sundu yana kirari tare da ɗura hannunsa a sama yana jujjuyawa tare dayin sama da ƙahon kansa,sai da ya shafe awa guda kafin wani abu ya fito daga hannun uwa sundu ya sauka a nasa hannun,da sauri ya duba hannunsa abinda ya gani ba ƙaramin tayar masa da hankali yyi ba, cikin tashin hankali ya kalli jinin sannan ya kalli uwa sundu yace "Me nai maki uwa sundu mene yasa ba zaki amshi addu'a ta ba? ko laifin jikanyata ya shafan? bana da hannu a gudunta sannan bansan inda take ba kamar yadda na faɗa maki,da nasan inda take nida kaina zan kawo maki ita ki yanke mata hukuncin daya dace da ita,domin ita kaɗai ce ta fara bijirewa umarnin ki a wannan birnin mai ciki da iko da kuma tsantsar al'ada" ya faɗa cikin harshansa na Jewish, wata ƙara uwa sundu tayi tare da fiddo da hannunta ta fisciko Papa gabanta kafin ta fara magana cikin wata iriyar murya tace "kayi babban kuskure daka bar wannan matar a cikin birninmu,babban kuskuren da kayi na barin jikanyarka data gudu, kuskure uku akai a wannan birnin wanda bazai taɓa gyaruwa ba,na farkon kai da kanka ka aikatasa,babban tashin hankalin dani uwa sundu na shiga yadda naga wani babban al'amari yana shirin tunkaro mu" zufar data yankowa Papa ce yasa yyi saurin miƙewa tsaye yace "yanzu uwa sundu mene mafita? wacce hanya za'a bi a gano inda jikanyata take sannan mu bada auranta ga Jushoa" wata dryar ta ƙarayi kafin tace "tana cikin wani hasken wanda indai ba barinsa tayi ba,baza mu taɓa samun galaba a kanta ba,duk yadda za'ai mu rabata da wannan hasken sai munyi,domin idan muka barta tabbas zata rushe mana wannan daular tsakanin ita ko hasken dole za muyiwa wani turan aljanu domin su shiga jikinsa su wargatsa masa dukkan wani shirinsa,zai kasance wannan aljanun shune zai taimaka mana wajan ganin ta dawo birnin nufar.. bayan Papa da uwa sundu suka gama tattaunawa ya fice da sauri zuwa can fadarsa inda ake zaman jiransa,yana zuwa ya samu dubban mutanan da sukai na sarar karɓar budurcin wacce tayi masu,wasu kuma sukace gsky bata da daɗin mu'amala,bata da ni'ima sannan tana da raki dan haka zasu jira wata shekarar kafin nan wasu matan sun ƙara tasuwa, Jabir yana zaune ya haɗa kansa da quiwa yana kallon yadda Katarina ke kokawa da Zulfa wacce taƙi zama sai kukan kuraye take tana nunawa Jabir teddy hannunta,bawai yana fahimtar abinda take faɗa bane,amma a tasa fahimtar yana ganin kamar wani abunne ya samu teddyn hannun nata, miƙewa yyi jiki a sanyaye ya ƙarasa inda suke tsaye tare da kallon Katarina yace "matsa gefe muga" kallonsa tayi tace "amma jikin Ummi na ban tsoro kalli abinda take?" hannu yasa ya kama hannun Zulfa da sauri ya janye sbd cizon data sakar masa a hannunsa,wata tsayawa ya daka mata kafin a hankali ya fara tofa mata addu'a yana daga tsaye,idanunta ne suka fara rufewa jikinta ya saki gaba ɗaya sai wani hayaƙi daya fara fita ta hancinsa,ganin tana shirin faɗuwa yyi saurin matsowa ta faɗa jikinsa, rungome ta yyi sosai,yana shafa kanta sai a lokacin wasu hawayen tausayinta suka fara sakko masa daga cikin idanunsa gaba ɗaya jikin nata ya rikice a ƴan kwanakin nan,gashi Papa ya hanashi barin birnin bare yaje wajan malam ya amsar mata maganin. Jalal na zaune yana operating system turo ƙofar parlour'n sa akai a hankali ya ɗaga idanunsa yaga Mummy ce, murmushi yyi yace "wlcm Mom" shuru tayi kafin tace "me kake yanzu bobo?" ba tare daya kalleta ba yace "ina bincike ne akan wani abu Mom"shuru tayi masa tana kallon sai da yaji shurun yyi yawa yace "ya dai?" numfashi ta sauke tace "Jalilerh babu lfy wajan ƙwana biyu,baka tambayeta ba sannan nima ban gaya maka ba,kuma ita ba fitowa parlour take ba,amma ciwon nata ya tsananta" yana kallon system ɗin yace "to akaita asibiti mana" kafin Mummy tayi magana Nihila ta shigo da gudu tana haki tace "Mummy Ja...Ja.. Jalilerh c...," bai jira yaji abinda za tace ba ya fice da sauri ya nufi part ɗinsu a hanya sukaci karo da Aryan wanda ya taho da gudu gaba ɗaya sukayi cikin ɗakin.. 6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *Uncle ne* na kuɗi ne, darling ki biya ki karanta abinda zai maki soo much enjoy how to subscribe send 300 to my account 0116886423 sulaiman Naima s, union bank 600 for vip idan idan tura show me ur evidence 08119237616_ _32-33_ A ƙwance suka sameta ƙasan carpet kumfa na fita ta cikin bakinta kamar mai dafara,da sauri Aryan ya ƙarasa inda take ƙwance babu numfashin kafin yayi wani yunƙuri Jalal ya sanya duka hannunsa ya ɗauketa cak zuwa jikinsa,ba tare daya kalli kowa ba, ya nufi wani part yana shiga ya buɗe ɗan ma dai-dai cin room ɗin wanda yake tamkar chemist,wani ƙaramin bed na marasa lfy ya ƙwantar da ita,yana gamawa ya nufi waje a baƙin room ɗin ya samu duk ƴan gidan, fuska ya haɗe yace "me kuke a nan to?" kafin kowa yyi magana Aryan yace "yaya kalli fa ko numfashi ba tayi,dan Allah bari na shiga naganta Please" banza yyi masa yyi huce zuwa part ɗinsa wata box ya ɗauka ya koma part ɗin lokacin sun koma parlour ya rage Nihila ce da Aryan wanda ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar mai nazarin wani abun,babu wanda ya kula cikinsu,ya shige cikin room ɗin tare da rufe ƙofar,yana zuwa ya sameta kamar yadda ya ƙwantar da ita, zuwa yyi ya zauna bakin bed ɗin tare da ɗaukan hannunta yana dubawa,bayan ya duba ya miƙe ya fara duba inda zaiga allurar suma, kafin ya ɗauka yaji ta kira sunan da ƙarfi da sauri ya juya ya sameta tsaye tana kokawar kama wani abu ƙarasawa yyi kusanta,a hankali ya sanya hannunsa a saman waist ɗinta ya riƙe ta ƙam a jikin jikinsa,still ba ta daina abinda take ba,da kƴar ya ɗauketa ya nufi inda bed ɗin yake,zama yyi da ita a jikinsa kafin yasa hannu ya tallafo haɓarta, ɗan waro idanu yyi waje kafin ya saka hannu ya ranƙwashi kanta yace "eyee kune ashe" cikin ƙasa da murya yace "Jalery" ƙasa ɗaga idanu tayi ta kallesa,kuma bata bar kokawar da take ba,sai wani ihu take ƙasa-ƙasa gaba ɗaya ta yaƙoshe masa ƙirjinsa sbd singlet daya saka, ƙara jawota jikinsa yyi ya matse ta a hankali kuma ya saka tafin hannunsa ya a saman goshinta ya fara murzawa, ƙasa ya ƙarayi da bakinsa dai-dai saitin kunanta yyi bisimillah kana ya fara karanta Ayatul-qursiyyo tun tana bige-bigen har jikinta yyi laƙwasar ta fara sauke masa numfashinta a ƙirjinsa,hura mata iskar bakinsa yyi kafin yace "Jalilerh" wannan shine karan farko daya taɓa kiran sunanta,can yaji tace "ba ita bace" waro idanu yyi waje alamar mmki,kafin ya shafa sumar kanta yace "ashe? koma waye ita nake nema ba wani ba" ƙara shigewa jikinsa tayi tace "meye haɗin ka da ita? ka daina wasa da jinnu ɗan yaro" lumshe idanu yyi yace "canta matse maku, maganar meye haɗina da ita ku uban mene haɗinku da ita" ya ƙare maganar yana dungure mata kai" ihu tayi tace "wayyo ka tsokanan idona ka rabu damu muyi aikinmu,ka fita sabgar da babu ruwanka" gyara zama yyi yace "gaba ma idon zan cire,dalla ware nina gaji da ganinka,banza mara tsoran Allah" itama cewa tayi "idan kaga muntafi to mun kammala aikinmu,sannan bamu shiga jikinta danmu cutar da ita ba, muma aikomu akai" ƙara ware manyan idanunsa yyi waje cikin gajiyawa yace "to baku da wajan zama jikinta,domin ita ɗin rayuwa tace,duk wanda ya turoko kuce ni Muhammad Jalal bobo nafi ƙarfin sa" dry tayi tace "koda mun tabi wasu zasu dawo domin baza mu taɓa barinta ba" murya ya gyara ya fara karatu cikin nutsuwa yana tofa mata a kunne,ihu ta kurma har saida ya saka hannu ya toshe mata baki,cikin wata murya tace "to wai kai na taɓa ganin musulmi ya zauna da arne ne?" cije lips yyi yace "to ai yanzu kaga alama ko? to maza jeka kafin na sauya maka ka manni" kaita ɗago a hankali ta kallesa sai kuma ta kwaɓe fuska tace "me mukai maka, shikenan zamu tafi amma ka shirya dawowarmu a ko wanne lokaci" tana faɗin hakan tayi atishawa sau uku sai kuma tayi ƙwance jikinsa luff tana sauke numfashi, ƙara shigar da ita jikinsa yyi sbd zafin da jikinta ya ɗauka,a hankali yaci gaba da shafa sumar kanta yana ƙara tofa mata addu'a. Uwa sundu ce ke tsaye hannunta sai fidda wani irin haske yake,ta ɗauki wajan 5minutes kafin hasken ya ɗauke,tana a tsaye jushoa ya shigo yana zuwa ya baje gabanta tare da ɗaga hannunsa sama,kansa ta shafa tare da zana masa wani jan abu, dry tayi tace masa "komai yyi dai-dai daga yanzu zuwa ko wanne lokaci zata dawo zuwa birnin nufar,sai dai aƙwai babban lamari wanda nima na kasa ganesa,mun tura mata mutananmu sun zauna a jikinta domin su shiga cikin tunaninta" ƙara zubewa Joshua yyi yana ƙara ɗaga hannunsa sama yana yiwa uwa sundu jinjina" wata ƙarar rawace tayi ƙara alamar an amshi riƙonsa. Abbou ne zaune a main parlour suna tattaunawa akan zaɓen cikin gida daya rage ƙwana biyu a gudanar dashi, Jalal ne yace "eh Abbou an gama komai kawai lokaci ake jira" Aryan ne ya kalli Abbou yace "Abbou wani taimako na keso wajanka ban sani ba ko zakamin? kallonsa kawai Jalal yyi Abbou kuma yace "haba ƴan uku mai zai hana indai ina da iko a kansa" Aryan yace "Abbou ina son Jalilerh aurenta nake sonyi" gaba ɗaya mutanan ɗakin suka ɗago kansa suna kallansa,banda Jalal wanda yake kallon b.b.c inda ake watsa labarai akan zaɓen da za'ai na cikin gida, Abbou numfasawa yyi yace "Aryan tayaya zan baka auran yarinyar dani kaina bansan wacece ita ba?" kan Aryan a ƙasa yace "Abbou Please, i love her da gaske zan aureta babu ruwana dako wacece ita,tunda dai yaya ne yazo da ita ai shikenan" Mama dake sakkowa tayi saurin faɗin "kulll na ƙara jin wannan maganar mu zaka janyowa jafa'i,yarinyar da take da gayyar aljanu uban me zakai da ita..., ohhh banda yaran zamani wazai kalli idon ubansa yace aure ya keso,mu namu auran sai munje ɗaki muke ganin wanda aka ɗaura mana aure dashi,yana ta rarrayarmu sbd mu zauna dashi,huuuuuh!! zamani ya lalace duniya ina zaki damu" haɗe rai Aryan yyi yace "kee sbd kinƙi auren shine zaki hana wasu? kuma yaushe nace aure na keso da zakimin sharri,idanma shi nakeso meye ruwanki ne kinjini da mata" salati ta rafka tace "uwarka salamutu da ita kake bani ba,shiyasa gsky tayi ƙaranci daga nace kayi aurenka abinka yafi ka zauna Kamar wannan basa mudan shine zakai min sharri,ato ai darajar ɗa namiji sai da mata,itako mace darajarta ɗakin mijinta" ta ƙare maganar tana shirin zama kan kujera taji ta zauna a ƙafar mutum da sauri tayi baya ganin ƙafar mutum,wani ihu tayi sbd arba da Jalilerh da tayi a ƙawance jikinta ya ɗauki rawa ta fara faɗin "wa'innahu sulaimanu" wani murmushin gefen baki Jalal yyi kafin ya ɗauke kansa yaci gaba kallon labaran, Aryan ne ya kalli Abbou yace "Abbou Please" kallon sa Abbou yyi yace "tambayi yayanka" kallon Jalal yyi wanda ya ɗauke kai tamkar ba yaji abinda suke faɗa,cikin Muryar damuwa Aryan yace "Please yaya help ur biogical brother" miƙewa Jalal yyi yace "bana da lokacin wannan shirmen.. Yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa,Hibba na zaune ita da Hajja Ayushert ta kalli mahaifiyarta tace "Hajja what should I do,ina son shi? Wannan lokacin kine na samawa gudan jininki farin cikinta,mai yasa baki son abinda na keso,ina da kuɗi ilimi,dukkan abinda na keso ina samu,mene yasa ba zaki tayani samun soyayya ba?mene yasa keda Dad bazaku tayani son abinda nake so ba" ta ƙare maganar cikin rawar Murya, kallon ta Hajja tayi tace "kuɗi na iya siyan komai Hibba,amma ban isa na siya maki soyayya da kuɗi ba,bana da wannan ikon,tayaya ma zan tayaki son abinda ban sani ba?ke kanki baki san wane shi ba" shuru Hibba tayi domin tasan abune mai wahala Hajja ta fahimci abinda da ta keji a cikin zcyarta ba,dawa zatai sharing na damunwata ko besty zata kira ta gaya masa ya rabbi ,ta wulaƙanta kowa akan soyayya taci ZARAFI n mutane da yawa akan soyayya,da ace tasan abinda su keji kenan tabbas da batayi masu haka ba, miƙewa tayi tsaye tare da ɗaukan key ɗin motar ta,ta kalli Hajja wacce hankalinta yake kan labarai sbd maganar da taji wani Prince Hassan nayi akan ɗan takarar shugaban ƙasa tace "Hajja zani school yanzu,aƙwai wanda zanwa lectures zuwa yamma" kai Hajja ta ɗaga mata, a can Haske t.v kuwa Jalal ne zaune gaban ƴan jaridu gaba ɗaya sun saita Camera a kansa wasu kuma sun saita recording domin ɗaukan maganganunsa, ɗaya daga cikin ƴan jaridai ne mai Suna Sahabi yace "Muhammad Jalal bobo muna maka barka da zuwa,a ta ƙaice menene yaja ra'ayinka harka fito takarar shugaban ƙasa?" Hibba dake ƙoƙarin fita tayi saurin juyawa sabida sunan da taji an ambata na Muhammad Jalal bobo.. Da Saurin ta zauna t tare da lumshe idanunta sbd arba da tayi da kyakkyawar fuskarsa wacce take cike da haiba kwarjini,yana sanye da wani maroon ɗin shadda mai ɗinkin wando da kuma half ɗin riga iya waist ɗinsa,sai Black ɗin hula da farin glass sai juya Fararan ƙwayar idanunsa yake,shuru tayi tana kallon sa kafin taji Hajja tace "ya naga kin zauna?" Kallon sa tayi tace "Hajja shine" tace "shine wa?" Cikin rawar murya tace "Hajja shi na keso shine wanda nake gaya maki" waro idanu tayi tace "what!? Kinsan me kike faɗa kowa,wannan fa shine wanda yake neman kujerar Dad ɗinki are you out of your sense Hibba? Kina da hankali kowa?" Itama Hibba tace "Hajja babu ruwana da harkar siyaysarsu ni shi na keso,shine kwanciyar hankali na" shuru Jalal yyi kafin ya ɗan ja kujerarsa baya tare da shafa sajen fuskarsa yace. "Bana da buri ko sha'awar yin siyasa,hasali ma bata birgeni,sai dai a lokacin da naje karatu Paris naci karo da abubuwa wanda gwamnati bata taɓa magance sa,a lokacin naso na juya yanayin karatuna sai dai shima harkar lafiyar dana karanta is my hopely..," shuru yyi sbd zafin da yaji maƙogarankansa nayi kafin ya ɗura da faɗin "Women trafficking,Na fahimci ƙalubalan da mata suke samu,ana amfani da talaucinsu ana lalata masu rayuwa,ana amfani da rauninsu ana ruguza masu farin cikinsu,wanda duk abubuwan dake faruwa da matan babu ƴar ƴan masu kuɗi cikinsu, gaba ɗayansu talakawa ne,shin talaka ba mutum bane? Shin talaka baya da ƴan cin kansa ne?.., ɗan jaridar ne ya katse sa da faɗin "Muhammad Jalal bobo kana mana bayani a cikurkuɗen,bani kaɗai ba nasan da yawan mutane basu mafahimci mene kake faɗa ba, ko dai zamanka na Paris yasa ka manta harshen ka?" Jafar dake gefen Jalal yyi saurin kallon mutumin kafin ya janye idanunsa,Hibba shuru tayi na kallon yadda yake mutsa bakinsa a hankali,a nan kuma ta fahimci rashin ingantacciyar hausa da babu a bakinsa, murmushin president Mubarak Yahya cibo yyi kafin Lamir dake gefensa yace "bana gaya maka babu abinda ya iya,bari kaji wannan tambayoyin da akai masa bazai amsa ba,sai dai wancan mai siffar magen ya fanshe sa" dry sukai shida Gwamna Faisal Lawan suka tafa, murmushi shima Jalal yyi yace " Ina nufin safarar mata.. 6/10/21, 1:10 PM - Buhainat: _Littafin *Uncle ne* na kuɗi ne, darling ki biya ki karanta abinda zai maki soo much enjoy how to subscribe send 300 to my account 0116886423 sulaiman Naima s, union bank 600 for vip idan idan tura show me ur evidence 08119237616_ _34-35_ Gaba ɗaya suka ɗaga kai suna kallon sa hadda president Mubarak Yahya cibo, numfashi ya sauke tare dasa hannu yaja ma dai-dai cin gemunsa yace. "SAFARAR MATA shine abinda nake nufi,ana fakewa da guzuma a harɓi karsana,ana ɗaukan mata a matsayin za'a basu aikin yi ko kuma a sama masu aikatau a wani gidan masu kuɗin,abin mmkin shine yadda ba'a basu aikin yi a ƙasar da suke sai an fiddasu wani ƙasar da ban..,"shuru yyi tare da jan numfashi kafin ya lumshe idanunsa few seconds ya ware a kan camera,da sauri president Mubarak Yahya cibo ya sunkuyar da kansa domin ganin yake kamar shi yake kallo,duk da cewa basu taɓa ganin juna ba, murmushi yyi yace "abinda yake ƙara ban mmki idan an fiddasu wata ƙasar bawai aikin suke ba, a'a ana sai dasu ne ga wasu ɓata gari su kuma za suna pursing ɗin su sunayin abinda ba suyi niya ba,za suna sex dasu da sama da maza 4,ko matarka ta gida ba lallai ta juri hakanba bare ƴan mata wanda basu san matsayin hakan ba, human trafficking yana sanyawa rayuwar mata ta lalace wasu sanadin haka dukkan wani good habit nasu ya lalace,all this ace shugabanni basu san da hakan ba? Babu yadda za'ai ace ana fita da dubban mata wata ƙasar da niyar basu wani aikin ko kuma a kaisu aikatau ace shugabannin mu basu sani ba...," Shuru yyi kafin yaja wani glass cup tare da ɗaukan bottle water ya ɓalle murfinta ya tsiyaya a cup ɗin tare da kaiwa bakinsa, bayan ya shanye ruwan ya ɗura da faɗin. "Abu na biyu shine SHAYE-SHAYE" Da sauri Jalilerh ta ɗago idanunta a hankali ta sauke a saman fuskarsa,kafin ta juya ta kalli Aryan dake kusa da ita,tana juyawa taga ita yake kallo, idanunta ta bayar kan t.v lokacin da taji ya ɗura da faɗin. "Mun taɓa tunanin mene yasa ƴan siyasa basa saka yaransu a bangar siyasa? Mun taɓa tunanin mene yasa ba'a neman matasa sai lokacin siyasa ?mun taɓa tunanin mene yasa matasa basa da aikin yi a wannan lokacin?" Cije lips yyi tare da sunkuyar da kansa,sama da 20 seconds kafin ya ɗaga idanunsa yace. "Matasa sune ƙasa,matasa sune iyaye,matasa sune shugabanni,amma yanzu an maida su ƴan shaye-shaye an maida rayuwarsu gurɓatacciya, shugabanni suna amfani da matasa a harkar siyaysarsu,suna haɗasu da manyan DRUGS menene aike faɗawa wata ƙawaya ma?" ya faɗa yana kallon Jafar,da sauri Jafar yace "a rungumi doki" taɓe baki yyi yace "i can't call this name with my munths, ƙarfi ƙwayar da yadda take aiki a brain yasa aka bata wannan sunan,wacce duk mutumin ɗaya shata kai tsaye cikin tunaninsa take shigewa ta hargitsa ƙwaƙwalwarsa, hakan zai sanya mutum ya dinga aikata abu ba tare daya san mene yake aikatawa ba,babban zunubin baza su taɓa sallah ba,sai Lokacin da ƙwayar ta sake su suka daina mayan, kuma ace ASSALATU WAƘATIHA shin su mene nasu hukuncin a nan? Mene za suce idan Ubangiji ya zare ranka a wannan halin? Mene yasa shugabanni basu taɓa cewa matasa su kawo takaddunsu na makaranta domin sama masu aiki ba? Mene yasa basu taɓa bawa matasan da suke sonyi karatu kuma basu da hali damar kai takardunsu domin kaisu wata makarantar domin su samu in gantaccen ilimi.." ƙara ɗago kai yyi kafin ya sauke ajjiyar zcy ya ɗan ja kujerarsa baya kaɗan kafin yace "shima kuna nufin shugabanni basu san hakan ba dai-dai bane?,daku nake matasa da iyayen yara baku taɓa tunani abinda sukewa yaranku ba dai-dai bane rayuwarsu kawai ake ruguza wa..!!!? Ya ƙare maganar cikin tsayawa tare buga mencin dake kusa dashi,calmy yyi kafin ya fara jujjuya kujerar yana ƙarewa mutanan wajan kallo, watch ɗin dake manne a tsintsiyar hannunsa ya kalla wanda ya kasance apple,gani yyi 5:30 saura minti 5, ɗan jaridar ne yace "yallaɓai muna jinka" ware idanunsa yyi waje shi kaɗai yasan suyar da maƙoshinsa yake masa sbd yawan mgnar da yyi,fesar da numfashi yyi ta bakinsa kafin yace. "FYAƊE zuwa yanzu naga abin ya zama kamar ruwan dare a cikin al'umma,yau kaji an ce anyiwa waccan Fyaɗe gobe kaji an ce ayiwa waccan jibi kuma ba'a san mene za'a ce ba,uhmm an taɓa ɗan kan hukunci akan wanda yyi zina da auransa? An taɓa ɗaukan hukunci akan saurayin daya aikata hakan,daku nake Al'kalai nasan kunsan menene hukuncin wanda ya aikata zina da auransa,haka kuma kunsan hukuncin da akewa saurayin da yyiwa wata fyaɗe ku koma zina, kun taɓa tambayar kanku mene ya saka yawan Fyaɗe yake ƙara yawa a ko wacce rana? To me ina ganin rashin sana'a da matasa basu da ita bare har suyi tunanin yin aure,hakan tasa da zarar namiji hqrinsa ya gaza zaije ya akaita Fyaɗe,nasan da yawan matasa a yanzu suna da burin aure amma rashin...," Shuru yyi kafin ya juya ya kalli Jafar cikin ƙasa da murya Jafar yace ingantacciya, lumshe idanu yyi yace "rashin in...in..ingantacciyar Sa'a da basu da ita yasa kowa ya ajjiye maganar auran a gefe,da ace wata rana gwamnati zata bawa matasa offer ta aiki nasan babu shakka yawaitar Fyaɗe a cikin al'umma zasu ragu" ɗan jaridar ne yace "Yallaɓai kana nufin gwamnatin yanzu bata ƙoƙari akan wannan abubuwan da kake faɗa?" Kallon ɗan jaridar yyi kafin ya gyara zamansa yace "to aini kome na zama sanadin gwamnati ne,why zance ba tayi? Ina faɗin abinda nake ganin suna faruwa da idanuna wanda kuma dalilin hakan ƙasarmu ba'a ci gaba kenan, gwamnati tayi min komai domin ita ta bani damar abinda na zama a yanzu,bazan manta da karamcin gwamnatin baya ba,shekaru kusan 28 kenan" jinjina kai yyi kafin yace "gsky yallaɓai ban taɓa ganin mutum mai karamci da kuma kammala haɗi da hikimar tsara mgn ba, kayi magana ta hankali kuma babu wanda zai ce ka tsoki wannan gwamnatin,samunka matsayin shugaba a yanzu ba ƙaramin cigaba zai haifar a wannan gari namu na ibadan ba, jinjina ga yallaɓai Muhammad Jalal bobo" kamar haɗin baki da mutanan da suke wajan shirar wanda sukai masa rakiya da kuma al'ummar gari sukace "jinjina ga Muhammad Jalal bobo" Hibba take zaune kusa da mahaifiyarta tace "all the best my love" kallonta hajja Ayushert tayi kafin tace "ki iya takunki a cikin gidanan wlh kika sake mahaifinki yaji ko ya gane wa kikeso kinsan sauran basai na gaya maki ba,da wannan shirar Jalal ya kama hanya tare da mutanan da sukai masa rakiya zuwa wajan. a parking space Jafar yyi parking motar domin Jalal bai cika son securities su dinga binsa ba,ana gama parking Jafar ya fito ya buɗe masa motar yana fitowa ya kaiwa Jafar duka yace "ɗan iska kamar na sashi,kada ka sake buɗen mota ina da hannu" cikin tsokana Jafar ya sunkuyar da kansa ƙasa yace "am so sorry ur excellence ban ƙarawa" banza yyi masa ya shige ciki a main parlour ya samu kusan duk ƴan gida harda Nusaibat,tana ganinsa ta sunkuyar da kanta ƙasa kafin tace "ina yini yaya" baiko kalli inda take ba ya huce wajan Mama ganin tana sharar hawaye hadda majina, kallonta yyi da alamar tambaya kafin yyi mgn Nihila tayi saurin faɗin "yaya wai mgnar da kayi ta kema kuka fa" wata majinar ta face a bakin zaninta kafin ta kalli bobo tace "Ashe haka kake da zcyar imani da tausayi buba? Nidai kaya feni dan har zcyta ina maka kallon mara mutunci musamman idan kaƙi siyomin wannan abun na zoƙa,ahhh to bazan munafurceka ba tunda ba ubana bane kai,amma dai angona kayi hqr kada na tafi lahira da zunubinka" dry Jafar yyi yana zama a kujerar dake kallon Nihila yace " Thanks God yau Mama ta yadda zata mutu" waro idanu tayi waje kafin tayi saurin miƙewa tsaye tana karkace ƙwankwaso😂 tace "Tabbas mutuwa sai dai ka gani a kanka,amma wlh ni yanzu na fara zama a duniya"huuu nida nake saka ran yin sabun aure na fice na bar maku gidanku" dry sukai kafin ta ɗura da "ahhh to nidai babu ruwana yuuuu duniyar gaba ɗaya nawa take" tana faɗin hakan ta shige part ɗin ta, Jalal bai tsaya ba yyi hucewarsa part ɗinsa, Jafar zama yyi suka ci gaba da hira dasu mummy da Mameey,yana shiga part ɗin nasa ya fara zare kayan jikinsa bayan ya gama ya saka su a inda yake ajjiye kaya masu datti,kai tsaye bathroom ya nufa ya sakarwa kansa shower sosai yaji daɗin ruwan sbd sanyin dake ratsashi yana sauka akan fresh skin ɗinsa,Lamir ne zaune shida Gwamna Faisal Lawan suna tattaunawa akan yadda zasu lalata zaɓen da za'ai a gobe,gaba ɗaya Jalal ya wargatsa masu plan ɗinsu,tun yana ganin abin wasa har ya gagara fahimtar abinda zai yi, murmushi yyi ya kalli Faisal Lawan yace bani kunanka kaji,da sauri ya miƙa kunna sa wata dryar mugun ta sukai a tare kafin gwamna Faisal Lawan yace "gsky Lamir baka da imani,kuma kasan idan wannan abun yyi yadda muke so kashin Muhammad Jalal ya bushe" tafawa sukai Lamir yace "ahhh niɗin na wasa ne" fitowa yyi cikin shigar sa ta shan iska,daga shi sai wando three gaiter ko singlet babu jikinsa,sai fresh skin ɗinsa wacce take ta sharning,zama yyi kafin ya kunna t.v ya fara kallon labarai har lokacin shirarsa ake watsa,inda akai translation ɗinta da harshe kala-kala, wayarsa ya ɗauka yyi dailing number Mummy ringing ɗin farko ta ɗaga tace "my love ya akai?" numfashi ya sauke yace "Mom yunwa,bawa beb ko wannan yarinyar su kawo min part ɗina" murmushi tayi tace "ok" kallon Jalilerh tayi tace "my dear jeki haɗawa Uncle ɗinki abinci" kafin ta tashi Abbou yace "dear zauna abinki Nusaibat jeki kai masa.. Miƙewa Nusaibat tayi zcyarta fal farin ciki, kitchen ta shiga ta ɗauki tray ta haɗa masa dukkan abinda ya dace dashi, bayan ta gama ta nufi part ɗinsa,da idanu kawai Jalilerh da Nihila suka bita, Abbou murmushi kawai yyi kafin ya miƙe ya nufi part ɗinsa,yana zaune yana operating system ɗinsa yaji anyi sallama,jin baƙuwar murya yasa ko ɗaguwa baiyi ba,yace "Wasallam" yana faɗin hakan yaja bakinsa yyi shuru,ƙarasa shiga tayi tare tajan table ta ajjiye masa tray ɗin abincin akai,durƙusawa tayi kafin tace "ina yini yaya?" banza yyi mata kamar baiji me tace ba,kanta a ƙasa ta ƙara cewa "yaya" da sauri ya juya ya kalleta kafin cikin ɗaga murya yace "out!!... 6/10/21, 1:10 PM - Buhainat: _Duk yadda kaso kayi rubutu perfect ba tare da wani matsala ba hakan ba faruwa,nayi mamakin yadda na kasa gane kuskuren, sannan nai mmkin yadda marubutan da suke karantawa suma suka kasa ganewa,sai wata daban ta gane, a Nigeria muna da state 36 muna da OYO wacce ta kasance state,sannan muna da IBADAN wacce ta kasance Capital a garin OYO, nace *Muhammad Jalal Kabeer bobo* na neman takarar shugaban ƙasa president kenan,bayan idan president ke nema sai dai nace na Nigeria baki ɗaya😂,a nan kuskuren yake *Muhammad Jalal bobo* ta karar governor yake nema a IBADAN ba president ba,so Please gusy babu baya kuskure aimin afuwa, shi RUBUTU kamar rayuwa ce,kamar yadda babu wanda yasan mene zai faru da mutum gobe ko jibi,haka babu wanda yasan mene zai faru next a cikin littafi abinda muka sani labarin daga farko zuwa ƙarshe an riga da an gama tsara shi,rubutune kawai ya rage✍🏻kuma shima in sha Allah babu tsayawa sai lokacin da Al'ƙalamina yaje ƙarshen labarin_ Uncle ne is not free is 300 0116886423 sulaiman Naima s union bank, evidence of payment 08119226716 _36-37_ Da sauri taja baya sbd tsawar da taji yyi mata, kafin ta kallesa tace "Abbou ne yace na gaisheka fa,me nai maka ne da baka son kulani yaya"ci gaba yyi da latsa system ɗinsa,ganin bashi da niyar kulara yasa taja jikinta zuwa parlour,tana fita ta samu Jalilerh zaune ita kaɗai ta rufe idanunta,zama tayi tace "Jalilerh ke ɗaya ce?" buɗe idanunta tai kafin ta ɗauke kai tace "eh" murmushi tayi tace "kinga na daɗe ko,yaya ya tsaidani wai muyi Shira"kallonta kawai Jalilerh tayi dan a halin bobo yanzu babu abinda bata sani ba tace "yana da kyau ai" Nihila ce ta sakko tana faɗin "har kin fito?,naje ɗaki ɗauko laptop ɗina zan nunawa Jalilerh wani abune"miƙewa tayi tace "Nima zan huce ne,ashe haka bobo yake da kirki yau kam munsha Shira"waro idanu waje Nihila tayi kafin tace "Allah sarki" sallama tayi masu tabar gidan zcyarta cike da takaicin da kuma haushin abinda bobo yyi mata,tana fita ya ajjiye system ɗin tare da miƙewa tsaye ya nufi bedroom kai tsaye bathroom ya shiga ya ƙarasa gaban sink ya wanke hannunsa,yana fitowa ya zauna gaban table ɗin tare da buɗe wermers ɗin,dambun shinkafa ya gani wanda yaji albasa da zugala da gyaɗa,sai tashin ƙamshi yake yaji kifi,yana gama zubawa a plat Jalilerh na turo ƙofar parlour'nsa tana shigowa,zama tayi kusa dashi tare da yin shuru ta sunkuyar da kanta ƙasa,spoon ya ɗauka ya ɗibi dambun tare da kaiwa bakinsa, daɗi da kuma garɗin gyaɗar daya ratsa kunansa yasa yyi saurin lumshe idanunsa,tunda ta shigo bai kalleta ba a hankali yaci gaba tacin dambun har yaci rabi, ɗaya wermer ɗin ya buɗe yaga zallar kayan cikin rago wanda akai farfesun yaji daddawa da kayan ƙamshi, spoon yasa sau uku yaci ya rufe wermer ɗin, miƙewa yyi ya nufi ƙaramin fridge ɗinsa ya ɗauki bottle water mai sanyi ya ɓalle murfinta sai da ya shanye tass sannan ya ajjiye emty bottle ɗin a side ɗin fridge,sai a lokacin idanunsa suka sauka akan ta yanzu tana durƙoshe ta cure waje guda jikinta duk rawa yake gargasar dake jikin ta duk sun mimmike,idanunsa ya ɗauke tare ɗaukan remote ya sauya channel zuwa sunna t.v yaci Sa'a ana karatun Kur'ani,yana kaiwa yaje kujerar da yake ya zauna. Miƙewa tayi da sauri zata fice daga ɗaki shima da sauri ya miƙe ya nufi inda tayi tako ɗaya yyi zuwa biyu ya zafkota,dukkan ƙarfin ta tasa ta hankaɗesa baya yyi yana mai dafe kujerar dake kusa dashi,hakan ya tabbatar masa ba ƙarfin ta bane, ƙara suwa yayi wajan ta da sauri ya samu harta isa parlour,tsaye yyi sbd kokawar da yaga sunayi ita da Aryan gaba ɗaya ta wajigasa,jingine jikinsa yyi da jikin bangon tare na daɗe hannunsa a ƙirjinsa ya zoba masu idanu. Mama dake rakuɓe a gefen kujerar jikinta duk rawa yake ta kalli Nihila itama da take a tsorace cikin ƙasa da murya tace "wlh kada ki yadda ta ganki,gaba ɗaya aljanun zasu dawo kanki,Nima ina budurwa haka wata tayimin wannan muguntar,sai gani da yada zani,kee abindai babu kyau,ba kiga yanzu na ɓuya ba" Kallon Nihila tayi kafin tai magana taji an ƙwala ihu tare da zubewa ƙasa,ihu Mama tayi itama tare faɗin "wa'innahu sulaimanu wa'innahu bisimillahir rahim" shuru itama Nihila tayi tare toshe bakinta hawaye na zuba ta cikin idanunta, Abbou dake tsaye shima ya kalli Jalal yace "Bobo kana ganin abinda take,tana shan wahala fa,kuma Aryan ya kasa da ita" tagumi Mummy tayi abin na mata mmki Ita dai tunda take ba'a taɓa aljanu a gabanta sai yanzu dan duk ta tsorata tausayin Jalilerh ya cika mata zcy, Aryan ne ya kalli Abbou yace. "Abbou zan iya kula da ita kabar yaya ya huta"kallon sa Mameey tayi tace "rufen baki kalli yadda kake haɗa zufa tun ɗazo sai kokawa kuke kace Zaka iya" Mummy tace "no kibarsa mana,ai kinsan ƙarfin aljanu dana mutum ba ɗaya bane" Shidai Jalal na tsaye yana kallon kowa da ido,ana haka Lamir yyi sallama ya shigo, kallon su yyi tare faɗin "lfyanku kowa?" Abbou ne yace "inafa mutanan ɓoye suka fara damun dear a ƙwana biyun nan" kayan hannunsa ya ajjiye saman sofa kafin ya ƙarasa inda take ƙwance yace "ai ba'a barta haka ba, aƙwai wani malami dana sani sai a kaita can" sai a lokacin Jalal ya ɗaga kai ya kalli Lamir kallonsa yyi shima kafin yace "sannu bobo" jinjina kai kawai yyi kafin yasa hannu ya shafi sumar sajensa a hankali kuma ya fara takawa zuwa inda take ƙwancen yana zuwa yasa duk hannayensa ya ɗauke ta cak,kai tsaye part ɗinsa ya nufa,wani numfashi Aryan ya fesar tare dabin Jalal da kallo shi kaɗai yasan abinda ya keji a ransa,yana zuwa parlour'nsa ya shimfiɗeta a saman duguwar sofa kafin ya zauna gefen ta tare ɗagota zuwa jikinsa. Tafin hannunsa a saman forehead ɗinta ya fara murzawa tare da ɗan bubbugawa,a hankali kuma yakai bakinsa saitin kunanta ya fara hura mata iska,cikin natsuwa kuma ya fara yi mata karatun yana jin yadda take fizga yaƙi sakinta saima ƙara matseta da yyi a jikinsa, sama da 30minutes yana abu ɗaya amma ko tari taƙiyi balle ya saka ran zatai magana,hannunsa dake saman goshinta ya ƙara murzawa tare da dukan goshinta wata ƴar ƙara sukai kana tayi atishawa,lufff tayi a saman ƙirjinsa tana sauke numfashi, shuru yyi shima yana jin yadda jikinta ya ɗauki zafi,tambayar da yake wa kansa dama tana dasu ne,ko kuma yanzu ta samu,idan yanzu ta samu a ina?wanan shi ne tarin tambayoyin da suke zcyarsa amma babu wanda zai tambaya. Ajjiyar zcy Aryan ya sauke yace "Abbou tunda kaji nace ina sonta ai aurenta nake da niya,wlh ban taɓa ganin macen da tayimin irinta ba, tun lokacin da yaya yazo da ita na fara sonta, Abbou idan kaƙi bani ita wazan nema ya ban ita,kace naje wajan bobo kana ganin ko kulani bai yi ba bare na saka ran zan samu abinda nake so a wajansa" Abbou ne yace "shikenan kaje ka samu soyyarta tukunna" sai lokacin Mummy tace "kada ka damu son zanwa bobo mgn,nasan bazai ƙi ba" miƙewa yyi tare da yin waje yabar gidan gaba ɗaya. "Amma ya dace a sama mata magani domin naga da ƙarfi suka kamata" Mameey ta faɗa cikin tausaya wa, Lamir ne ya ƙarasa cin abincin dake bakinsa yace "ahhh to ai nayi mgnar hakan babu wanda ya tanka" Mummy tace "ba haka bane yaya, lokacin hankalinmu ne gaba ɗaya baya jikinmu" da sauri Lamir yyi baya tare faɗin suwaye a bayan sofa kuma?" Kafin ai magana Mama fito tana rarraba idanu, kallonta Mameey tayi tace "Mama mene a jikinki kamar ruwa?" Daga bakin ƙofa akace "mene kowa banda fitsari" Abbou ne yace "gidanku Irfan Mama kake gayawa haka" ita dai Mama babu wanda ta kula tayi part ɗinta ruwan fitsari na bin jikinta,daman Nihila tunda aka ɗauke Jalilerh daka wajan tayi nata part ɗin da gudu. Da sauri Jalilerh ta ƙwace jikinta daga na Jalal wanda bacci ya fara ɗauke sa, miƙewa shima tare dasa hannu ya kamota ganin kamar bata cikin nutsuwarta cikin wata murya tace "Uncle ka fita dani,banson gidan nan, Uncle zasu kamani ga sunan wlh,wayyo Uncle zasu kasheni"saurin rungome ta yyi a jikinta yana bubbuga bayanta tare shafa sumar kanta, Ƙanƙamesa tayi tare da ƙara faɗin "Uncle ka gudu dani zasu kamani ina tsoransu Please Uncle" bakinsa ya sanya cikin nata sbd bai ƙaunar jin abinda take faɗa,gaba ɗaya idanunsa ya sauya kala zuwa jaaa,jijiyar kansa ta mimmiƙe,a hankali shima jikinsa ya ɗauki rawa sbd sarawar da kansa yyi masa, ƙara rungome ta yyi sbd jin yadda jikinta ya ɗauki rawa gaba ɗaya,bakinsa ya cire daga nata tare dasa hannunsa ya ɗauke ta cak yyi cikin bedroom da ita,yana zuwa ya ƙwantar da ita,shima ya ƙwanta remote ya ɗauka ya ƙaro gudun a.c,gaba ɗaya a tsorace take hakan yasa ta shige cikin jikinsa tana sauke numfashi, lumshe idanu yyi a dai-dai kunanta yace "sleep, nothing happen am with you, Uncle ɗinki na tare dake" ya faɗa yana bata peak a goshinta,kanta ta ɗura saman ƙirjinsa ta ƙanƙamesa,shima rungome ta yayi babu jimawa bacci yayi gaba dasu a tare. Washegari tun da safe ya fita sbd a ranar za'a gabatar da zaɓen primary election wato zaɓan cikin gida,wanda yake neman ƴan majalissu su mara masa baya kuma yaji Sa'a a kaso 10 7 zuwa 8 suna bayansa, parking Lamir yyi a compound na gidan yana gama parking ya fito daga cikin motar ya nufi parlour, Mama ya samu sai Jalilerh kallonsu yayi yace "Mama ya naji gidan shuru?" Taɓe baki tayi tace "Salamutu da Jamal sunje kasuwa,Nibala ko niwad ohuuu mata,ta leƙa nan maƙota daga Ni sai wannan mai aljanun" ta faɗa tana nuna masa Jalilerh, murmushi yyi yace "daman nazo ɗauka ta ne zuwa wajan malam"washe baki Mama tayi tace "yawwa irin albarka maza kuje a cire su,nake gaya maka ƙwana nake babu bacci sbd far gaba" ledar hannunsa ya miƙa wa Mama yace "banson mutum gidan susan nine nai mata magani,dan haka kada ki gayawa kowa nazo na tafi da ita,idan zan dawo zan ƙaro maki wani naman" cikin farin ciki Mama ta yagi cinyar kazar takai bakinta tace "jeka abinka daman wake faɗar aikin lada, nina san me zance" murmushi yyi yace "my dear zo muje ita dai Jalilerh kallonsu kawai take dan bata da ikon cewa ba zata bane,kwaɓe fuska tayi tace "Mama ban sanshi ba ai" tsaki Mama taja tace "kamar yadda buba bazai cutar dake ba shima haka,to na taƙaice maki zance ni nayi naƙudarsa na shayar dashi da wannan nonon dake jikina,maza tashi kuje keda za'a taimaka ina ke ina iya yi" jiki na rawa Jalilerh ta miƙe hannunta ya kama yace "muje beauty" har mota ya sata sannan yaja motar ya fice da sauri, Jalal na can amma san hankalinsa yaƙi ɗaya haka nan ya samu kansa da tunanin gida,ganin ba'a fara zaɓan ba ya ɗauki ƙaramar wayarsa wacce amsa kira masu muhimmanci yyi dailing number Abbou, Abbou yana tsaka da driving yaji wayarsa na ƙara ɗauka yyi tare faɗin "fatan lfy dai bobo?" Daga can Jalal ya saki ajjiyar zcy yace "Abbou kada a bar yarinyar nan ta fita koda ita da wani ne" murmushi Abbou yayi yace "yanzu dai na kusa gida,in sha Allah hakan bazai faro ba, Allah ya taimaka" Jalal najin hakan ya kashe wayar yaci gaba da sauran abinda wasu ƴa Majalissu suke faɗa masa. Lamir na fita Abbou na shigowa Mama ce zaune a parlour ta tisa ƙatuwar kaza tana ci, kallonta yayi yace "mutan gidan basu dawo bane" taɓe baki tayi tace "sa dawo tunda sunbar baiwa a gida"kallon ta yayi yace "Jalilerh fa" tace "tana can tayi bacci yanzu tabar nan ai" jinjina kai yyi yace "bari na dubata" da sauri Mama ta miƙe tsaye tare faɗin"ohhhh ƙarya zan maka kenan ko Kabeeru?" Yace "a'a ba haka nake nufi ba kiyi hqr"yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa. 6/10/21, 1:11 PM - Buhainat: Yana driving yana murmushi jifa-jifa kafin a hankali ya juya kan motar zuwa wani waje na daban,a gaban wani kango yyi parking tare da kashe motar ya fito,tana zaune cikin motar idanunta a kansa ga hawayen da yyi ƙwance a cikin idanunta,murfin side ɗinta ya buɗe t fuska babu yabo babu fallasa ya kama hannunta zuwa cikin kangon,yana shiga tayi saurin yin bayansa sbd mutanan data gani wajan mutum goma,daga can ɓangaren aka fara tafi kafin Hon Faisal Lawan ya fito daga cikin wani ƙaramin ɗaki hannunsa riƙe da wata Camera yace "aiki da kai huce takaici,kayi ƙoƙari kayi komai cikin sauƙin" Wata dry Lamir yyi kafin yace "duk wanda yaci tuwo damu ai miya yasha,wannan yarinyar ita zata wargatsa masa dukkan wani shirinsa,ita zata sanya baƙin ciki a zcyarsa,ita zata sanya masa hawan jini,ita zatai siya wargatsa ɗan ƙaramin farin cikin da yake dashi, tabbas wannan yarinyar zata zame masa masifa a cikin rayuwarsa,ita zata sanya yyi baƙin jini a idanun jama'ar ibadan da kewayanta" gaba ɗaya wajan suka ɗauki ihu tare da tafa hannu,kallon wani yyi yace "ɗaureta" riga ta riƙe masa jikinta ya ɗauki rawa a tsorace tace "Kaiji wajan Uncle ɗina,mai dani gida" kallonta yayi yace "haba shalele yanzu zaki koma gida wani aiki zakimin baki son ki taimaki ɗan uwan Uncle ɗinki?" Cikin kuka tace "am scared,ina tsoran mutanan" taɓe baki yyi kafin ya juya yace "ba'a bin da za suyi maki yanzu zan dawo"yana faɗin hakan ya fice daga cikin kangon,cikin motarsa ya shige tare zama ya kyakkyata dry kafin yace "Muhammad Jalal bobo ka gama yawo" yana fita wani yazo yaja hannunta tare ɗura ta a saman wata kujera, hannunta ya kama tare da ɗaurewa da wata igiya sai kuka take tana kiran sunan Uncle,sai da suka ɗaure ta ciff hannu ta ƙafa,kafin ya kalli wani yace "ko kawo jinin" da sauri ya miƙo wani jini a cikin wata ƴar ƙaramar roba,wandon jikinta suka saka reza suka yayyaga har saida cinyoyinta suka fito,duk inda jikinta ya bai yana a jikin wandon suka bi wajan suka shafa jinin,kafin su ɗauki jinin suka shafa a gefen bakinta zuwa hancinta,suna gamawa wani ya ɗauko cocaine a cikin wata leda ya nufi hancinta,cikin kuka tace "kubarni Please banson, Uncle where are you" dry mutumin yyi yace "kina son zuwa wajan Uncle?" da sauri ta ɗaga masa kai murmushi yyi yace "good gril duk abinda na faɗa maki ki faɗa,kuma ai Uncle ɗinki yace muyi maki hakan" cikin rashin fahimta tace "Uncle bazai ɗaureni ba,ka sakeni ku gyaleni,ohhhh Jesus"dry yyi yace "daman sai dai kice Jesus ɗin,mutumin dake neman taimako ai sunan Allah zai kira bana bawansa ba" yana faɗin hakan ya danna mata gusar cocaine ɗin a cikin hancinta,saurin runtsa idanunta tayi sbd wata azaba da taji a cikin hancinta kafin a hankali idanunta su fara lumshewa cikin ƙasa da murya ta fara faɗin "Uncle.. Uncle ne..!!" dry yayi yace "kice Uncle ya kawo ki nan,kuma kice Uncle ya cire maki kaya,kice Uncle yyi maki Fyaɗe,kice Uncle ya fasa maki baki" cikin maye da gushe war hankali tace "No!! I can't say it" da ƙarfi yace "say it, I said say it" ya faɗa cikin ɗaga murya,a hankali ta buɗe idanunta wanda yake zubar da hawaye kafin ta ƙara jaa ta rufe tace "i can't,my uncle my everything" hudar ya ƙara ɗaukowa ya danna mata cikin hancinta har sai da numfashin ta ya kusa ɗauke wa, kafin ya ƙara shafa wani jinin a jikin hancinta ya hargitsa gashin kanta yace "ohyaaa speak" idanunta ta buɗe wanda ya rini ya koma jaaa tace "Uncle ne..!" tafi mutumin yyi cikin sauri Hon Faisal Lawan ya kunna camerar tare saita ta a jikinta,cikin ƙasa da Murya inda Muryar sa ba zata fito ba yace "what he did to you?" numfashi ta yana fizga tace "Uncle ne ya kawoni zaimin magani...," Shuru tayi kafin ta ɗura da "ya yagamin kaya da reza ya fasa min baki..," nan ma shuru tayi kafin tace "he raped me" ta ƙare mgnar tana fasa wani gigitaccen kuka "ya waye" idanunta ta buɗe tarrr akan camerar kafin tace "Muhammad Jalal bobo, I hate him I don't want to see him in my life ever, he betraying me,he lying to me, seriously I hate him"ta faɗa tana saka wani sabon kukan, cutting camerar Hon Faisal Lawan yyi kafin yyi wani murmushi yace "Jalal bobo ka gama yawo" Lamir dake cikin mota ganin su Hon Faisal Lawan sun fito suna dry ya fito daga cikin motar tare ƙara sawa inda suke yace "komai yayi?" Dry sukai tare faɗin "harma da abinda bamu sata faɗa ba ta faɗa" jinjina kai yyi yace kuje a nemi wata a tura masa,sannan ya haɗasa a media,a nan kuma gidan t.v da redio zasu ɗauka,ni bari naje nasan yadda zan mata" mota suka shiga tare da barin wajen shi kuma ya shige ciki, ƙwance ya taddata tana shasshekar kuka,da sauri ya ƙarasa inda take ƙwance yana zuwa yasa hannun ta ɗauke ya nufi cikin mota da ita,ruwa mai sanyin gaske ya ɗauka ya shafa mata a fuska tare da saka ruwan a cikin bakinta tasha sosai,kujerar motar yaja bata ta ƙwanta kafin yyiwa motar reverse tare da yi mata key a guje yabar wajan. Sai kusan 3 aka kammala zaɓen inda Jalal yake da rinjayen mutane kashi 15 a kashi 20 kafin ya faɗi sakamakon ya nufi wajan motarsa wasu manyan securities suka rufa masa gefensa kuma Jafar da Aryan ne,yana zuwa motar aka buɗe masa back side ɗin ya shiga kafin aja motar a rufe, Jafar ɗaya motar ya shiga shida wasu ƴan majalissu Aryan kuma ya shiga motarsa, securities ɗinma motarsu suka shiga,kai tsaye cewa yyi suyi gidan sbd gaba ɗaya baijin da daɗin jikinsa,ga wata faɗuwar dake damunsa,a haka suka isa gida gaba ɗaya sukai parking a parking space na gidan,suna parking motar su Mummy na dawowa,motar aka buɗe masa ya fito suma securities ɗin suka ja gefe a cikin gidan kowa hannunsa riƙe da bindiga,cikin nutsuwa yake tafiya a tare suka jera shida Mameey da Mummy sai tsiya Mummy take masa zai tsofa babu aure Mameey kuma na tare masa Shidai kawai jinsu yake dan sam bai gane abinda suke faɗa masa. A parlour suka tarar da Mama tana bacci gaban cike da tarin ƙashoshowan kazar,zama sukai gabaki ɗayansu,shi kuma Jalal ya nufi part ɗinsa,yana zuwa ya sakarwa kansa shower bayan ya gama ya fito parlour'nsa sanye da wata milk ɗin jallabiya mara nauyi,wajan fridge yaje ya ɗauki bottle water mai sanyi ya ɓalle murfinta ya sanya cikin bakinsa gana gama shanye wa ya ajjiye robar tare miƙewa akan duguwar sofar tare da lumshe idanunsa kamar mai nazarin wani abun. Suna zaune a main parlour mai aikinsu Laure ta ajjiye masu ruwa da lemo da kuma cake suna shirya sallamar da suka ji anyi yasa suka kalli bakin ƙofar Nihila ce ita da Nusaibat suka shigo,kallonsu Mummy tayi tace "daman ba ƙya gidan" zama tayi kusa da Jafar tace "Mummy kinsan weekend ne,na gaji da zaman gidan shine naje wajan Nusy sai kuma bacci ya ɗauke ni" Mameey tace "ina Jalilerh" parlour'n ta kalla tace "ai a nan parlour'n na barta ita da Mama" Mama da tayi ƙuri jin an tambayar Jalilerh tayi saurin faɗin "Mahammada Rasulullah Ni zakiyiwa sharri da ƙarya,Bihila ki fita ina bacci za kice kin barin da ita,Haram sam ƙarya kike ki tuba kibi Allah da za'a shanshana bakinki tabbas da anjin yana wari" tana faɗin hakan ta miƙe ta nufi part ɗinta tana shiga Abbou ya fito yace "ai Mama tace tana bedroom tana bacci naso leƙa wa amma sai banyi hakan ba" Mummy ce ta miƙe tace "ok bari na duba ta"tana shiga taga babu kowa a cikin bedroom ɗin dubawa parlour bathroom tayi nan ma babu kowa,da sauri ta fito tana daga saman upstairs tace "Abbou Jalal bata nan fa har bathroom na duba" da sauri Aryan ya miƙe yace bari na duba part ɗin Mameey Nihila ma miƙewa tayi tace bari na leƙa ko taje wajan Laure,nan suka fara dubawa amma babu Jalilerh babu labarin ta,a tare suka fito hadda Abbou daya duba gues parlour,kallon juna sukai kowa da alamun tambaya a cikin ransa,kafin Mummy ta juya da sauri ta nufi part ɗin Mama,tana tsaye a cikin parlour sai tafa hannu take tace "Lamiru ni ya haɗawa tuggu,na shiga uku yau ina zankai hakkin marainiya Allah ya sani da niyar taimako na bashi ita,ahhh to data zauna da wannan mugwayen mutanan a jikinta ba gwamma an cire mata su kota ido ne ta huta..," sauri shuru tayi sbd buɗe ƙofar da taji anyi Mummy tace "dawa kike magana" tace "to uwata matseni na faɗa" Mummy tace "Ina Jalilerh Abbou Jalal yace kice masa tana ɗaki tana bacci kuma an duba ko ina bata gidan,bayan tare kuke da ita a gidan" kuka Mama tasa tace "ashe kallon mayya kuke min sbd ko mayyaceni tayaya zan cuci marainiyar Allah wacce babu ruwan ta,shikenan dan ina cin arziƙi a gidanku zaku yimin sharri" ta ƙare maganar tana face majina,fita Mummy tayi a ɗakin tana fita Mama tasa key ta rufe ɗakin, ganin ta fito da tashin hankali yasa Aryan saurin faɗi "bari na duba ɗakin yaya" yana faɗin hakan ya nufi part ɗin bobo,yana ƙwance idanunsa a rufe ya ɗura hannunsa a saitin ƙirjinsa dake buga masa yaji an turo ƙofar ɗakin da sauri, baiko mutsa saima ƙara rufe idanunsa yayi Aryan ne yace "yaya Jalilerh bata gida fa" da sauri ya buɗe idanunsa tare miƙewa tsaye yace "what!! Kamarya bata gida" yace "an duba ko ina bata nan Jalilerh missed" bai ƙarasa jin komai ba ya saka bedroom silefers ɗinsa ya nufi parlour yana zuwa yaga kowa a tsaye hadda Mama data ta kuɓe gefe sai raba idanu take kallonsu yyi ciki ɗaga murya yace "Wanne irin abune wannan? Tayaya zakubarta ita da wannan rikitacciyar matar" kuka Mama ta saka tace "daman na sani kallon mahaukaciya kukemin,yau ɗin nan zan barmaku gidanku" cikin ɓacin rai yama manta dawa yake magana yace "kin daɗe baki bar gidanma babu da kika iya gashi nan kin salwantar da yarinyar saiki shirya abinda zaki faɗa a court kuma...," Ba ƙarasa maganar ba yaji an ɗauke sa da mari da sauri yyi ƙasa da kansa, Nihila dake gefensa tana kuka tayi saurin ƙanƙamesa sbd tsoran da taji,cikin ɓacin rai Mummy tace "uwata kake gayawa wannan maganar,uwar data haifan nazo na haife ka zaka maka court Muhammad" kafin wani yyi magana Jafar yace "what!!?" gaba ɗaya suka kallesa lokacin daya sauke waya ya nufi inda remote yake ya kunna t.v kai tsaye b.b.c ya kaita yana kaiwa yaga an rubuta breaking news tashin hankali kenan da sauri Jalal ya ɗaga kansa jin Muryar ta cikin kunansa tana faɗin "Muhammad Jalal bobo he raped me.. 😂😂 Aunty dan Allah idan kina enjoying labarina ki daure ki biyani haƙƙina babu yawa 300 vip 600 ga number account 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 6/10/21, 1:11 PM - Buhainat: Gaba ɗaya parlour'n suka zabura tsaye sbd jin abinda Jalilerh ke faɗa,wani gumine ya yankowa Aryan kafin ya juya ya kalli Jalal dake jingine jikin bango idanunsa lumshe, ajjiyar zcya ya sauke kafin ya fice daga cikin gidan, Jalilerh dake jikin t.v ta ɗura da faɗin i hate him I don't want see him in my life ever,he betraying me" ta ƙare mgnar tana sakin kuka, Abbou zubewa yyi akan kujera hannunsa dafe da kansa dake kuya masa, Mummy kuka ta sanya tana faɗin "wlh wannan maƙiyya ne wanda basa ƙaunar ci gaban ka,nasan baza ka taɓa aikata wannan sauƙon Ubangiji ba, dukkan wanda yake neman ka da sharri da izinin Allah sai dai ya gani a kansa,daman abinda nake jiye maka kenan,wlh bana ƙaunar wannan siyasar taka,yanzu duniya da kuma mutanan gari wanne irin kallo za suyi maka? Allah dukkan wanda yace tukunyar wani ba zata ta fasa tasa ko zafi ba zatai ba,duk sharrin mutum sai dai ya gani a kansa amma alfarma Annabi da Kur'ani babu abinda zai sameka" ta faɗa tana zubewa ƙasa tare sakin wani sabon kukan, Mameey dake tsaye kamar butum butumi ta share hawayen dake cikin idanunta tace "yaya akai Jalilerh ta fita shine Abin tunani tabbas aƙwai wani abu a ƙasa,dukkan wani zai ɗauki Jalilerh sai wanda ya san kan gidan kuma...," Kafin ta ƙarasa Lamir ya shigo da sauri tare da kallon bobo yace "yanzu ina cikin driving zani gida nake jin wata magana a redio,ban tabbatar ba sai da aka kirani nace ban yarda ba,daga ƙarshe na kunna data naga abun nata yawo a media hadda photon Jalal a ciki,innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wacce irin masifa ce wannan" Mama dake gefe tayi sauri faɗin "kul ka ƙara faɗin masifa a nan,duk wanda yyi haka sai wanda bakin uwa ke binsa,ohhhh wannan duniya za maninmu babu ruwan wani da wani amma yanzu wlh ko kashi kake ka ga mutum zauna akan abinda,yanzu za kaji ana wacce tayi kashi mai tauri,huuuuu ai sai da nace kayi aure kaƙi da duk hakan bai faro ba,ahhh to babu ruwana ba dai ina faɗin abu kuna ganin kamar banda hankali ba" kallonta Mummy tayi tace "haba Mama wannan duk ba abin Suratu bane,neman mafita shine abinyi" tace "sannu uwata ahhh nace sannu Zulai,jika na ne dukkan abinda ya samesa ya saman yooo mai fimini komai a kanki ba" Lamir yace "yanzu mu fara tunanin inda yarinyar dake kafin wani abu ya biyo baya" kallonsa kawai Jalal yayi kafin ya juya yyi shigewarsa part ɗinsa. Shuru parlour'n ya ɗauka aka rasa mai faɗin wani abu kowa da abinda ke damunsa a zcy, Jalal na shiga parlour'n sa ya fara zirga zirga yaje ya dawo tamkar wani zautacce,a haka Jafar ya turo ƙofa ya samesa,kallonsa yayi cike da tausayin halin da yake ciki,a zahiri idan ka kalli Jalal zaka ɗauka babu damuwa a tare dashi,zaka ɗauka dukkan abinda ake tamkar ba akansa ake ba,dan ko ajikinsa ko fuskarsa taƙi nuna damuwar da yake ciki,amma cikin zcyarsa wani zafi da ƙona ya keji yana jin duniyar na sara masa,gaba ɗaya wani duhu-duhu yake gani a cikin idanunsa ga yadda ƙirjinsa ke bugawa da ƙarfi tamkar zcyarsa zata fasa ƙirjin ta fito,maƙogaransa wani ɗaci yane ya gauraye cikinsa,abinda yake tunani wane yyi masa haka? Wane yyi masa muguwar tsanar da harya zaɓi ya tuzar tashi,tuzarzi mai muni irin haka,mene aka zaɓi ayi amfani da rauninsa wajan cutar da rayuwarsa?,mene yasa magautansa suka zaɓi wannan hanyar akan su ɗauki wata? Ko da wasa ko a mafarki mai taɓa tunanin rayuwar aure ba,bare kuma har yayi tunanin aikata wata aba wai zina,runtsa idanunsa yyi da ƙarfi kafin ya fesar da wata iska mai zafi ta cikin bakinsa, mene yasa zai aikata haka gare ta,yarinyar da take masa kallon uba ko wani jigo nata,tayayama zai aikata hakan bayan yasan tarin ayoyi da hadisan da sukai bayani akan wanda ya akaita zina da auren ko bashi dashi,me yasa suke tunanin wannan abinda sukai zai tauyesa,ko kuma zai sanya tsoro cikin zcyarsa har ya janye abinda yake mafarkinsa tabbas sunyi kuskure, kuskure mai girman gaske domin basu san wanene Muhammad Jalal bobo duk yadda suke tunanin daƙoshe bai taɓa damunsa ba,yana sane da dukkan abinda yake faruwa a harkar siyyasar,amma dole ya sauya damunsa dole yasan wanda ya ɗauke Jalilerh. Jafar ne ya kallesa kafin yace "Jalal wannan shurun naka a yanzu mazai tasiri ba,nasan kana da hankali tunani ilimi addini kowa yasan kana da wannan,domin ni a karan kaina nasa gane da iliminka na addini dana bature wanne yafi a wajanka,nayi imani da Allah dukkan wanda yasan ka bazai taɓa yarda da wannan ƙazafin da akai maka ba,kada ka damu kanta domin nasan yadda kai shurun nan Allah kaɗai yasan abinda ka keji a cikin zcyarta domin duk yadda wani yakai yaji baƙin ciki ba kamar kai ba, You have to control ur self,wannan selfishness da mai yyi kama" ya faɗa yana dailing wata number a wayarsa. Tunda ya fara magana Jalal bai ɗago kansa ba,ya hasali ma shi kaɗai yake surutansa,dan "a" na cikin maganar Jafar babu wacce yaji bare ya fahimci abinda yake faɗa, abubuwan da zcyarsa suke faɗa masa daban da wanda yake son aikatawa,me zaibi a yanzu kansa zaibi ko son zcyarsa,ina kuma zai nemu Jalery shine abinda yafi tsaya masa a rai,ina take?wanne hali take ciki? Me suka aikata mata da har ta faɗi wannan maganar lallai sunyi pursing nata ne,duk da yasan ba komai take ganewa ba bare harta fahimta,amma dole zata fahimci wanna kalmar ta rape data ambata,fesar numfashi ya karayi kafin ya sanya hannu cikin tulin sumar kansa ya fara hargitsa ta,a hankali kuma yaja cikinsa zuwa wajan fridge ya ɗauki bottle water ya ɓalle murfinta tare da kafawa a bakinsa sai da ya shanye tass kana ya yar da emty robar a ɗan zafafe ya fara tafiya harya shige cikin bedroom ɗinsa ya saka key ya kulle kansa. Da idanu kawai Jafar ya bisa,kafin idanunsa ya sauka akan wayarsa da yake amfani da ita a gida,kamar yyi tunani hakan ta kasance,da sauri ya shiga xender ya tura photonan Jalal da Jalilerh wanda sukai a tare,wasu ita ta ɗauka wasu kuma tana zaune aka ɗauke su,wasu kuma shi ya ɗauka idan abun nata ya mutsa tana rigima,wanda sukafi kyau ya tura kafin ya miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin part ɗin. A parlour ya samu Abbou da Alhaji Kamal da Mummy da Mameey Mama nacan rakuɓe zai baza idanu take,jin wajan yyi shuru yasa ya kalli Abbou yace "Abbou Aryan, Imran, Irfan suna ina?" Abbou kasa cewa komai yyi sai Mameey da tace "Aryan tun ɗazo ya cewa har yanzu bai dawo ba, Imran Irfan kuma suma basu jima da fita ba" kai ya jinjina yace "ok tom Allah dai ya kiyaye gaba" sai lokacin Mummy tace "Jalal fa?' Cikin sigar tausayi yace "Mummy Jalal tunda na fara magana babu abinda ya cemin da alama ba kamar baya fahimtar abinda nake faɗa masa,yanzu haka ya shige bedroom ya kulle kasa ciki" kuka Mummy tasa tace "kaga abinda nake tsoro ba,wannan shurun na bobo cutarsa dashi zaiyi,nasan bai iya ɓacin rai ba tun yana ƙarami yanzu Allah kaɗai yasan abinda zaiwa kansa,zan iya jure komai amma ba zan cure ganinsa a haka ba,bazan jure wani abu ya samesa ba" kallonta suke kawai cike da tausayi domin yadda ta keson Jalal ko Nihila bata samu wannan ƙaunar ba, Jafar ne yace "Abbou zan je in sha Allah komai zanyi dai-dai" yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan ga baki ɗaya. Yana fita Alhaji Kamal yace "yanzu haka maganar da nake maka Nusaibat banda kuka babu abinda take,bansan me zan mata ba,na sani ko wajan Muhammad tazo ba zata zamu abinda take nema wajansa ba,sai yanzu nake far gaɓar abinda mukai" juyawa Abbou yyi ganin har yanzu Mummy kuka take Mameey kuma na zaune ta zabga tagumi, Allah ya sani yadda ta ɗauki Jalal da muhimmanci haka ta ɗauki rayanta,kawai tana ɗauke kai ne sbd Jamal ta fita ƙarfi a wajan Jalal,ita jikinsa ce dole take kallon wani abun da ido yace "kuje ciki" miƙewa sukai Mameey tayi part ɗinta Mummy kuma ta nufi part ɗin Jalal yace "ki barsa kada kije wajansa yanzu" jin hakan yasa ta nufi part ɗinta, Mama ma da bin bango ta shige nata part ɗin, kallon Alhaji Kamala yyi yace "inaga wannan maganar ba wacce zamuyi yanzu bace, kaje ka rarrashi Nusaibat komai zai yi daidai in sha Allah" da Ameen Alhaji Kamala ya amsa kafin ya miƙe ya nufi fita waje,shima abbou part ɗin Mummy ya nufa yana zuwa ya sameta zaune tana kuka,tana ganinsa ta miƙe da saurin ta nufi wajansa tare da faɗawa jikinsa ta saki sabon kuka,bayan ya bubbuga kafin ya jata zuwa saman sofar parlour'nta yace "babu wanda zai ce kullum zaiji daɗin rayuwa babu lokacin da baza'a jarabcesa ba,munsan dole Jalal ya samu magauta da kuma maƙiya,amma abin tunanin yadda aka rasa dawa za'ai amfani wajan cutar dashi sai da Jalilerh yarinyar daba komai take fahimta bare ta gane,kuma a wannan rayuwar ba maƙiyi ne abin tsoro ba..," kallonsa Mummy kafin yace "eh tabbas masoyin da zai nuna maka zallar ƙauna bayan a zcyrsa ba haka bane,duk abinda ya samu da Jalal zamu barshi matsayin ƙaddara wacce a kullum tana iya samun ɗan adam,abin farin ciki itama ƙaddarar tana da nata lokacin hawai dauwama dake a tare da mutum ba,kenan kinga akwai ranar da zamu bada labarin ita wannan ƙaddarar ranar data zama tarihi garemu baki ɗaya" da wannan na sihar ya rarrashi Mummy kafin ya ɗauki key din motarsa shima habar gidan. Jalal na shiga part ɗinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa shower lumshe idanunsa tare saka hannunsa a saitin zcyarsa dake breathing vrt fast,a hankali kuma gargasar jikinsa ta fara mimmiƙe wa,kafin jijiyoyin kansa suyi faɗa raɗa a saman goshinsa,a hankali yanayin jikinsa ya fara sauyawa jikinsa ya ɗauki rawa idanunsa sukai jaaa har wani ruwa-ruwa suke,ga yadda ya hargitsa gashin kansa,a hankali maganar ta ta ƙara dawo masa "he raped me I hate him" wani ihu yyi wanda ya cika gida baki ɗaya tare dasa hannunsa ya daki madubin mirror'n dake cikin bathroom ɗin nan take ya farfashe jini ya fara bin hannunsa. Da sauri Mummy da Mameey suka fito daga part ɗinsu tare da nufar part Jalal da gudu,kai tsaye bathroom ɗin sa suka nufa,tsaye sukai bakin bathroom ɗin aka rasa wanda zai magana, Mummy da haryanzu kukanta bai tsaya ba tace "idan kace cutar da kanka zakai tabbas kamar ka cutar dani ce,abinda zakaiwa kanka zafi baƙan tamin akan abinda akai maka a yanzu,dan Allah Jalal ka fito kada ka cutar da ranka abinda kai ka san cewa ba gsky bane" Mameey ta ɗura da faɗin "duk abinda za kaji a cikin zcyarka muma munajin makamancin sa domin bazance munajin kamar naka ba,amma komai a hankali ake binsa,yadda ka ɗauki abu a haka zai zo maka,amma da ciwo yarinyar daka riƙe ta a maka sharri da ita,a yanzu halin da Jalilerh take ciki shine abin tunani,kasan cewa a yanzu daman fushin naka suke buƙata shi ya sanya sukai maka haka,kayi faɗa da zcyarka ka fito ka yaƙi maƙiyanka yanzu lokacin ka ne,damar kace tayi abinda kake so domin duk wannan abinda ake hukumar zaɓe inec bata duba wannan ba,yanzu aka sanar an tabbatar da kai a ɗan takarar governor IBADAN.. 6/10/21, 1:12 PM - Buhainat: *UCL NE* Tunda Aryan ya fita yake zagaye a cikin motar,gaba ɗaya ya rasa wanne kallo yakewa wannan lamarin,idan yace zai zauna a gida tabbas zcyarsa zata faɗa zargi,zarginma na yayansa,amma yana da tabbacin bazai taɓa aikata hakan ba,amma mene yasa yake jin zafi da kuma radaɗi cikin zcyarsa? Mene yasa yake jin zafin yayan nasa a cikin zcyarsa? Iska ya fesar ta cikin bakinsa kafin a hankali yayi reverse da motarsa ya nufi wani waje daban inda zai samu sauƙin zcyarsa. A can gidan governor Mubarak Yahya cibo kowa zaune yake shida Hajja Ayushert da kuma Hibba suna zaune a main parlour yace "ikon Allah kenan muda ake mana kallon ɓata gareki ashe aƙwai wanda suka fimu,daman Allah gafurur rahimu ne gashi zaune mun fara ganin sakayya" Hajja Ayushert tace "wai meke faruwa ne kake wannan zantukan bayan kace aƙwai alamun nasara,yadda ka ɗauka da zafi ko abokin takarar mutumin da suke jam'iyya ɗaya bai ɗauka ba,komai ɗan sauƙi ne ni duk banga abin damuwa ba" kallonta yayi tare da yin murmushi yace "Hajja kenan,aini yadda yaron nan ya tsokane min idanu ko Bashir Bello bai bai tsokane min ido ba,dalili shi Bashir Bello yana jam'iyyar D.R.P kin ga suna jam'iyya ɗaya da Muhammad Jalal Kabeer bobo kenan,amma Bashir Bello bashi da farin jini jama'a suna ƙaunar bobo,da zarar jam'iyar D.R.P ta ƙaddamar da Jalal matsayin ɗan takarar governor a IBADAN kinga kenan dani zai kara,kuma idan nayi wasa zai iya kai jam'iyya ƙasa ni kuma abinda bazan taɓa bari ba kenan" jinjina kai tayi kafin tace "amma wacce magana kake akan ana maka kallo na daban" murmushi yyi ya kurɓi lemon dake gabansa a cikin glass cup yace "ohh ashe baki da labari,wai shi fa Jalal ɗin aka kama yyiwa wata fyaɗe,kuma abin ta kaicin ita yarinyar shine yake rikonta a gidan sbd shine ya tsince ta a gidan,badai ki gani ba abin tausayi wlh" kafin Hajja tayi magana Hibba tayi saurin miƙewa tace "wlh Daddy wannan maganar bazan taɓa yadda da ita ba,tabbas sharri ake masa sbd kawai ya samu ɗaukaka kai da gaji kasan sharrin maƙiya ne wannan wlh" da mmki yake kallonta kafin tace "ohh nine nake maki ƙarya kenan ko kuma nine nake mai sharri,wait keda kike wannan mgnar kin san halinsa ne? Ko kuma kin san wanene shi" cikin damuwa tace "wlh Daddy bazai taɓa aika abinda ake zargin sa akai ba,kuma ace duk mutumin daya faɗi wannan maganar kada a yadda sai ya bada shaida,kuma shaidar ba mutum ɗaya ba,kai koda ace ya aikata indai ba samunsa akai tirmi da taɓarya ba to kada a yarda da zancen sa,domin ƙazafi irin wannan yana akai mutum zuwa ga huta" miƙewa tsaye yayi cikin ɓacin rai yace "Hibba har girmanki ya kai haka,ina magana kina musu dani ko" shuru tayi masa kafin hawaye ya biyo da cikin idanunta tace "wlh Daddy wannan mutum ba zai aikata wannan abin ba" wayarsa ya ciro kafin ya shiga vedio yace "kalli da idanunki may be zaki yadda shiya aikata hakan,ke kibar mutum kawai akan siyasa babu abinda mutum bazai aikata ba"ya faɗi hakan yana danna mata play na vedio karɓa tayi ta fara gani kafin ta zaro idanu waje tace "what wannan ai matarsa ce, Daddy mene ya kawo Abban Yasmin cikin vedio'n,wlh Hon Faisal Lawan ne a vedio'n ga wata robar jini a hannunsa"tana faɗin hakan ta juya da gudu ta nufi hanyar fita daga cikin gidan,da saurin governor Mubarak Yahya cibo ya mara mata yana mai kiran sunanta "Hibba..Hibba...Hibba" amma ina tuni tayi waje,shaf ya mance vedio'n daya nuna mata ba wanda akai editing ɗinsa bane,cikin tashin hankali yyi dailing number Lamir ringing ɗin farko ya ɗaga,yana zaune a parlour shida su Jafar da shigowar sa kenan yyi picking call ɗin yace "ina cikin baƙin gida " hakan daya faɗa yasa Mubarak Yahya cibo ya fahimci inda maganar ya dosa cikin tashin hankali yace "aƙwai matsala yanzu Hibba taga vedio'n wayata kuma hadda Faisal Lawan cikin vedio'n kayi duk abinda ya dace har a rabata da wannan wayar" kallon jama'ar wajan yayi yace "ina zuwa yanzu" yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan yana faɗin "yanzu tana ina ita Hibbar?" Daga can yace "ta fita yanzu da wayar a hannunta dukkan abinda za'ai ayi idanma ta kama a salwantar da ranta ayi,dan da ace a sirina ya tuno Gwamna ace ita ta rasa nata ran"yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da shigewa cikin gidansa,shima Lamir fita yayi ya shiga motarsa yana mota ya kira number Hon Faisal Lawan ya shaida masa komai,cikin tashin hankali yabar wajan zaɓan ya biyo bayan Lamir. Birnin nufar Shigowa Jamil tare da zama a kusa da Katarina wacce take ta kuka yana shigowa ta miƙe tare riƙesa tana kuka tana faɗin "Na shiga uku,me nayi Papa da bai sona kamar ba shine ya haifi wanda mijina ba? Ko dan yaga mijina ya mutu yake min haka,me nai masa mai zafi har yake ƙina haka,ko laifi Jalilerh ya shafan" shuru yyi mata kafin ya sauke ajjiyar zcy yace "am sorry my dear,kiyi hqr komai zaizo ƙarshe in sha Allah" Juyawa yyi ganin zulfa bayansa rungome da pillow ta tsora masa ido, murmushi yyi mata kafin ya miƙa mata hannu,ka faɗa ta maƙale hakan tasa ya ƙarasa inda take tsaye yace "eyeee muga babyn naki" miƙa masa tayi itama tana dry kafin tayi saurin karɓar sa ta maƙale teddyn a kafaɗa, murmushi Katarina tayi tace "Dear ni kin hanani babynko" kallon Jamil tayi tace "baby" kanta ya shafa hannunta ta zare a kanta sannan ta fara ƙoƙarin ciro brest zata bawa teddyn,hannunta ta riƙe gam tare kallonta yace "baby baya kuka bari sai gobe" kuka ta sanya tare dasa hannu ta hankaɗe Jamil ita a dole taji haushi. Papa ne zaune gaban Uwa sundu yace "Uwa sundu ke nake saurare bani labarin da zai ƙwantar min da hankali menene babban abinda ya sanya kika kirani" dry ta Uwa sundu ta kyakkyata kafin ta haɗe fuska tace "abin mamaki wa ƴan muke farauta ashe suna da magauta bayanmu" da mmki ya kalleta yace "kamar yaya kenan?" Wata dryar tayi har hayaƙi na fita ta cikin bakinta kafin ta rufe bakin tace "wa ƴan can suna murna sunyi galaba a kansu,basu san dukkan abinda ya faro aiki na bane,basu san cewa ba ita tayi wannan maganar ba,aiki aljani Kamdas ne ɗaya daga cikin jerin aljanun dana turo domin siyimin aiki a jikinta,banda sharri na ni uwa sundu babu wanda ya isa ya raɓi jikinta domin wannan hasken na jikinta ya riga ya zama garkuwa a tare da ita, Nima dalilin daya sanya na samu nasara a jikinsa,sbd rabata da hasken da akai" tana faɗin hakan ta ƙara buɗe hangamemen bakinta ta Fara ɓanɓaka wata uwar dry,cikin farin ciki Papa yace "daman nasan idan dake bana da damuwa,kamar yadda tayi gudu da kanta haka zata sako kafafuwanta cikin wannan birnin na nufar, kuma a haɗata ta rayya da Jushoa" da wannan mgnar ya miƙe ya koma tirakarsa. Lamir na zuwa gidansa inda suka ajjiye Jalilerh ya ɗauki wata ƙaramar roba ya saka cikin aljihunsa, kafin ya kalli Jalilerh yace "yanzu zan kaiki gida da wasa kikace nina na ɗauke ki saina yankaki an gina gawarki tunda damar ba sallah kike ba,hatta Jalal idan kika nuna masa alama nida kenan,zan sakaki a mota wani zai ajjiyeki yana ajjiyeki ki tsaya har wani daga cikin gidanku ya fito kinji ko" ɗaga kai tayi cike da tsoro gaba ɗaya ta fita hayyacinta, tayi wani zuru-zuru ga kayan jikinta duk a yayyage,babu abinda yake damunta sa abinda Lamir ɗin ya akaita mata,da yyi mata wannan abun gwamma ace ta mutu,hawayen fuskarta ta goge kafin tabi bayansu a hankali,har ya kaita cikin mota yana sata drever yaja,suma motarsu suka shiga tare da barin cikin gidan. Dreven har ƙofar gida ya ajjiye Jalilerh ta durƙoshe wajan tana sakin kuka,Sosai Hibba ke gudu akan titi tana tafe tana danna wayar hannunta,a haka ta samu ta laliɓi numbersa wacce ya bata,ya zaune a parlour idanunsa lumshe kamar mai bacci tunda wannan abun ya faru babu wanda yaywa magana, kuma ko barin ɗakinsa baiyi b, Jafar ne ya kallesa yace "ana kiranka ya kamata ka ɗauka wajan 5 miss call kenan" ware jajayen idanunsa yyi tare da saukesu a saman screen ɗin wayar yana kallonta har ta gama ringing ɗin,danna wayar tayi zai danna off sai wani kiran ya shigo,a hankali yyi picy tare sanyata a cikin kunansa,daga can ɓangaren Hibba tace "na ganosu na gane sharri akai maka ina da hujjar komai a hannunsa" da sauri ya miƙe zaune domin sosai ya gane murya ta sai dai bai gama fahimtar abinda take faɗa ba,cikin ɗan ɗaga murya yace "mene kike faɗi? Su waye? Me kika gano? Numfashi ta sauke tace "wannan vedio'n sharri akai maka na gano wanda sukai maka kana ina" da sauri ya miƙe tsaye yace "what kina ina ke..? Bayanta ta juya sbd ƙarar motar da taji kafin tace "ina hanyar zuwa wajan police kuma naga fuskar....," Bata ƙarasa faɗa wata ƙatuwar mota tayi ciki da ita wata ƙara ta saki wanda ya sanya Jalal saurin toshe kunansa,can gefe ta faɗi motar kuma tayi gaba abinda a nan take kuma jini ya fara zuba ta tsakiyar kanta.. Biya 300 ko 600 domin samun littafan dana rubuta na kuɗi 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 6/10/21, 1:20 PM - Buhainat: 46-47 Kai tsaye ambulance ɗin babban asibitin dake ibadan suka nufa, cikin saurin manyan likitoci suka ƙarbi Hibba sai dai tun kafin su isa ga emergency Hibba ta riƙe hannun Wani doctor kafin a hankali ta buɗe baki tace "La'ila ha'illallah Muhammad Rasulullah...,"wani tari ya sarƙe bakinta kafin wani gudan jini ya biyo bayan tarin, ɗauke kai likitan yyi tare dasa hannu ya shafi idanunta da suke a buɗe, ciki suka ƙarasa shigar da ita, kafin su sanye bandage suka naɗe kanta daya tsage biyu,kasan cewar ƴar sananne ce babu wahala aka samu number governor Mubarak Yahya cibo ringing ɗin farko akai picking call ɗin,Lamir ne ya amsa tare faɗin "eh,shine lfy dai?" Daga can ɓangaren police ɗin yace "babu abin ɓoye domin ko ban faɗa ba zaku iya gani a labarai Allah yayiwa ƴar sa Hibba rasuwa,yanzu haka muna cikin asibiti tare da gawarta zaku iya zuwa ko ɗauka domin suturta ta" yana faɗin hakan ya juya inda aka rufe Hibba da likkafani, Lamir daga can ɓarin yyi shuru yana kallon Hajja Ayushert wacce fitowar ta kenan daga part ɗinta zuwa main parlour,kallonsa Mubarak Yahya cibo yayi yace "lafiya dai naga yanayin ka ya sauya gayamin mana" ƙasa Lamir yyi da ido shi ala dole tsoran faɗa masa yake, Hajja Ayushert ce tace"Lamir talk mana,kasa bugun zcyata na ƙaruwa" cikin Muryar tashin hankali yace "Hajja kiyi hqr da abinda zan faɗa maki,ke musulmace kuma babu wani musulmi da yake sani abinda zai faro dashi, Allah shike bamu abinda ba musan zamu samesa ba,haka kuma shine yake amsar abinda ya babu a duk lokacin da yaga dama,dole za kiji zafi da raɗaɗi abu hqr shine yafi maki a yanzu kuma...,"da sauri ta katse sa ta Hanyar faɗin "ba wannan nake buƙatar sani ba,ka gayamin me aka gaya maka a waya?" Juyawa yyi kafin yace " ALLAH ya yiwa salma rasuwa,yanzu ake faɗa min a wayar da aka kira,ta rasu ne ta hanyar haɗarin babbar mota daya rutsa da ita" cikin ƙara ji da fitar hayyaci Hajja Ayushert tace"what are you out of your sense?Lamir kasan abinda kake faɗa min kowa?kasan mene bakinka yake faɗa kowa?tayaya za'a ce min Hibba ta mutu bayan yanzu akan idanuna ta fice daga cikin gidanan,ina tabbacin aka ƙara dubawa ba ita za'a gani ba sai dai wata,ko mai kama da ita bana fatan ace ta mutu bare Hibba ta,wlh she still alive, Hibba tana raye babu yadda za'ai na yadda ta mu....,"bakin tane ya tsaya da maganar sabida gawar Hibba da aka shigo da ita cikin gidan har main parlour,daskarewa tayi a wajan bakinta da jikinta ya shiga rawa kamar wacce ake kaɗawa gangi, da sauri Mubarak Yahya cibo ya nufi inda take ya tare ta faɗa jikinsa a sume... "Uncle ce min yyi nace maka yyimin fyaɗe,amma bai min komai ba,ina jin tsoro sa Uncle bashi da imani,ina tunanin addininmu ne kaɗai masu mugunta da rashin imani da hassada ashe har naku addinin da ake masa kallon addini na gaskiya shima haka yake,naji tsoro domin ko namu addinin baza su aika mana haka ba,me kai masu Uncle mene laifinka?takai ƙarshe maganar tana sakin ajjiyar zcyar wanda yaci kuka ya ƙoshi, ga yadda lokacin guda jikinta ya zuge da wani zazzafan zazzaɓi,kallonta yayi yaga sosai jikinta yake rawa da dukkan alama an tsorata ta da yawa, ƙara shigar da ita cikin sa yyi yana shafa kanta kafin a hankali yace "yadda kike tunanin abin ba haka yake ba" Jalilerh tace "to Uncle mene?" Idanunsa ya ɗauke daga gare ta yace "kin taɓa yin addu'a idan ki kaga wanda kike jin tsoro?ko kuma kin taɓa ga wanda ya zalunce ki? Mu anan aƙwai wata aba da ake kira ƙaddara kuma cikar imanin mutum shine yadda da ƙaddara" cikin ƙasa da murya tace "Uncle mene imani?" ta faɗa tana shafa sajen fuskarsa, numfashi ya sauke yace "Imani shine yarda da cewa Allah madaukakin Sarki shine yayi halitta kuma ya halicci kowa da komai,ta wata sigar kuma imani da Allah shine abin tsira, imani da Allah na nufin a gasgata shi ta bangaren halitta ... wanda Allah ya yi nufin ya shirye shi sai ya yalwata zuciyarsa ga musulunci? (Al-an'am : 125). Sannan aƙwai rukunan imani guda shida... 1.Imani da Allah da kuma yarda da Annabi Muhammad Manzon Allah ne. 2.Imani da Mala'ikun Allah 3.Imani da littatafan Allah, wadanda ya aiko Manzanni dasu. Misali alkur'ani, Injila, Zabura, attaura da sauransu 4.Imani da Manzanni dukkansu, amma alQur'ani ta ambaci guda 25 harda Manzon Allah tsira da aminci su tabbata agare shi. 5.Imani da ranar tashin Kiyama 6.Imani da kaddarar data shafe ka maikyau ko marakyau. Kinga a nan dole kiyi hqr da ƙadarar data samemu baki ɗaya,kada ki damu da maganar wani ko wata,domin bashi da wuta bare aljanna sannan babu ruwanki da riƙe wani a ranki dukkan wanda ya cuceka idan babu nan aƙwai lahira to kin manta da dukkan wani abu da akai maki tunda ba'a taɓa lafiyarki bare inda nake tsoro" ya ƙare maganar yana saikin wata nauyayyiyar ajiyar zcy a ƙasa zcyarsa kuma yana mana Allah gdy da abinda yake tunani bashi bane, "Uncle me kake tsoro to kai?" Kallonta yyi ba tare da yace komai ba yace ya ɗauke kansa daga gare ta,kamar daga sama yaji tace "Uncle yaya zanyi na zama imani da kuma wa ɗan nan abubuwan daka faɗa?" Gyara zamansa yyi tare ɗaga ta daga cinyarsa ya ajjiye ta gefe yace "dukkan wanda suke da wannan abun sun yarda da Allah sannan sun yarda da Annabi Muhammad Rasulullah,kuma sun yarda Annabi Isa bawan Allah ne ba ɗan sa ba" shuru tayi kamar me nazari sai kuma ta ɗaga kai tace "a Bible ma bayan an ambaci Isa bin Maryam sai da aka ambaci Annabi Muhammad Rasulullah" jinjina kai yayi yace "good" Jalilerh tace "ina son na yarda da Annabi Muhammad Rasulullah yaya zanyi?" Da sauri ya kalleta yace "what da gske kina son musulunta Jalilerh tell me the truth?" Hawaye na bin fuskarta tace "eh, Uncle ina so mene abin tawaye? Bayan duk munsan muna kan ɓata ne Uncle ina son shiga ciki haske wanda zai haska zcyata dama duniyata baki ɗaya,ina son rabauta da addini na gsky ina so, Uncle ina son dai-dai ta rayuwata ne,ina sonyi duk wani abinda kake Uncle ina sonka da Allah kabarni na zauna wajanka ina jin tsoro" bai son lokacin daya jawo ta jikinsa ya rungome ta ba yana bubbuga bayan ta,tare da manna mata kiss a goshinta,wajan 30 seconds yaji ana bubbuga ƙofar parlour, janye ta yayi daga jikinsa kafin a hankali yace "come in" Jafar ne ya shigo cikin tashin hankali yace "tun ɗazo nake kiranka bakai picking ba, aƙwai matsala"ya faɗa yana share zufar fuskarsa,cikin ƙasa da murya Jalal yace "mene kuma?" Jafar yace "yarinyar data kiraka ɗazo kasan wace?" Ba tare daya kallesa ba yace "eh nagane ta" Jafar yace "ta mutu yanzu" da sauri Jalal yace "mene? Ita Hibba ta mutu to waye ya kirani da number ta" Jafar yace "a lokacin da kuke magana a lokacin hatsarin ya faru da ita,wata babbar muta ce ta kaɗeta" zama Jalal yayi tare da yin shuru kamar me nazarin wani abu Jafar yace "wannan abun aƙwai sa hannun wani,a nawa tunanin ba'a so ta nuna wannan vedio'n da take magana akai,an rasa yadda za'a amshe wayar ganin ta kusa police yasa aka haɗa wannan tuggun" miƙewa Jalal yayi yace "muje mu halarci jana'izar ta" yana faɗin hakan ya shirya cikin wata dakakkiyar shadda amy colour riga da wando da kuma babbar riga" miƙewa Jalilerh tayi tace "Uncle zani" bai kalleta ba yayi gaba abinsa bayansu tabi har zuwa main parlour tsayawa Jalal yyi yace "Mummy gata a gyara mata jikinta ina dawowa" yana faɗin hakan yayi waje.... Suna zuwa ana fito da gawar Hibba kai tsaye wajan makarar ya nufa ya ɗora duka hannayen sa biyu aka ɗauki makarar dashi... Tsayawa yyi yana kallon gawar Hibba wacce aka gama sakawa cikin kabarinta za'a rufe ta a hankali yace " بسم الله وعلى سنه رسول الله" _Bisimillah wa'ala sunnati Rasulullah_ (Da sunan Allah,kuma akan sunnar Manzon Allah) Ana gama rufeta da ƙasar wajan ya kuma cewa. "اللهم اغفر لله اللهم ثبته" _Annabi (S.A.W) ya kasance idan aka gama binne mamaci sai ya ce: *Ku nema wa ɗan uwanku gafara,kuma ku roƙa masa tabbatuwa,domin yanzu ne ake yi masa tambayar kabari* Ya Allah ka gafatar masa,Ya Allah ka ba shi tabbata_ Ana gama rufe ya miƙe tsaye akai addu'a dashi gaba ɗaya mutane sai ɗaukan photonan suke, kafin su bar wajan tuni an watsa labarai "Muhammad Jalal Kabeer bobo mai neman takardar kujerar Gwamna a garin ibadan a jam'iyyar D.R.P ya ziyarci jana'izar ƴar gidan Governor Mubarak Yahya cibo gwamna mai ci a yanzu a jam'iyyar D.P.P aka sanya photo nan su. Kai tsaye gidan aka koma hadda Jalal yana shiga ya nufi inda Mubarak Yahya cibo yake . "ان الله ما أخذ،واله ما أعطى،وكل شيء عنده بأجل مسكر فلتصبر ولتحتسب." _haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne,kuma abinda ya bayar shi ma nasa ne,kuma kowa ne abu a wurinsa yana da ajali abin ambato..,sai ta yi haƙuri ta nemi lada *(na haƙurin rashinsa da ta yi)*_ ya faɗi haka kuma yana ƙarawa da "Allah ya jiƙanta yayi mata rahama" gaba ɗaya jama'ar wajan suka amsa da Ameen hadda shi Mubarak Yahya cibo da Lamir,haka akai masa jagora zuwa cikin gida yaywa Hajja Ayushert ta'aziyya,gaba ɗaya matan parlour'n kallonsa suke suna jinjina ƙyansa da kuma karamcinsa,yana fitowa securities ɗinsa suka mara masa baya har zuwa motar Lamir ne ya ƙarasu wajan yace "ko zaka rage min mota ta samu matsala kallonsa Jalal kawai yyi kafin ya sauke numfashi yace... _you can pay only 300 naira to read a wonderful story that give you so much enjoying, you can continue Reading but you must pay me the day of judgement🌚_ _300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ 6/10/21, 1:21 PM - Buhainat: 48-49 _Rayuwa abace mai wahalar gaske,haka zaman takewa yana da wahala sha'ani,wanda kake tunanin zai zama kariya gareka sai kaga shike neman kaika ƙasa ba tare daka sani ba,duk yadda kake da mutum kayi ƙoƙarin riga wani muhimmin abu ɗaya shafe ka ba komai ake faɗa ba,kamar yadda babu wanda yasan mene zai faru dashi gobe...haka babu wanda yasan mene zai faru a cikin littafi hatta ga marubuciya kawai a duk yadda salon labari yazo maku a haka za kuyi ƙoƙarin amsar sa,muna tafe ne miƙa buɗe shafin rayuwa a cikin labarinmu,bazan iya cewa naje tsakiyar labari ba a'a,haka kuma bazan iya cewa banje tsakiya ba, aduk sanda ku kaga marubuci yayi jin kiri wajan sakin labarinsa Tabbas aƙwai wani dalili daya sanya yayi hakan...zan iya cewa a ko wanne lokacin kuma a ko wanne irin yanayi zaku iya jin salon labarin ya sauya daga yadda kuke tunani,dan haka dukkan abinda zaka ɗauka ka bawa marubuci baza ku biya sa abinda yake ba,kun sani sai dai wasu suyi watsi da sanin su,in Sha Allah ina zuwa ƙarshe book 1 sai nayi ƙwana biyar ciff banyi posting dan haka You guys get ready🌚🌚_ Never mind,shiga motar Lamir yyi suka nufi gida tare dashi,suna isa gidan drever yayi parking a parking space,tare buɗewa Jalal ƙofa ya fito,kai tsaye cikin gidan ya nufa Jafar kuma ya juya zuwa gida domin ya huta,suna shiga suka samu kowa a parlour zama Jalal yayi kusa da Abbou kafin ya zame hular kansa yace "barka da hutawa Abbou" murmushi Abbou yayi cike da jin daɗin ganin yaron nasa ya ƙwantar da hankalinsa yace "Ma sha Allah, Allah abin gdy naji daɗin yadda ka ƙwantar da hankalinka,daman komai mai hucewa ne dukkan baka da hakkinsa kana zaune za kaga sakayya cikin ruwan sanyi,kuma hausawa sunce maƙurci mawadaci wata rana wannan abin sai dai mu bada labari" jinjina kai Jalal kamar zai shuru sai kuma yace "already na manta komai,sai ƙarin ƙarfin guiwa dana samu" cikin jin daɗi Abbou ya shafa kansa yace "naji daɗin hakan lokaci yayi da zaka nunawa jama'a waye kai, lokaci yayi da zaka nunawa duniya ni Alhaji Kabeer nina haifeka, lokaci yyi da zakai faɗa.., faɗa akan abinda kake so ba wa maƙiyanka ba" lumshe ido Jalal yayi yana mai jin sanyi da kuma wata nutsuwa na ratsa jikinsa,tabbas dukkan wanda ya yarda da Allah kuma ya kaiwa Allah kukansa baya taɓewa,an nufesa da sharri sai Allah ya nuna masu ikonsa abinda sukai domin sa cikin ruwan sanyi ya samesa,ya san daka nan zuwa wani lokaci kaɗai buƙatarsa zata biya farin cikin daya daɗe bai samu ba sai ya samesa a lokacin,rayuwa domin daman taƙi ce yadda ka ɗauke ta haka nan zata zo maka,da sauƙi ko akasin hakan,duk yadda kake tunanin abu sai kaga Allah yyi ikonsa abun ko yazo a yadda kasu ko kuma akasin haka,yana riƙon Allah ya ƙara ɗora sa akan dukkanin maƙiyansa, Allah ya bashi ikon aikata dai-dai da barin wanda yake ba dai-dai ba.. Mummy ce tace "Bobo Jalilerh zazzaɓi ya rufeta nayi nayi tasha ko tea ne amma taƙi sai kuka take,ban san yaya ne zan mata ba" kallonta yayi ya ɗauke kai kafin Abbou ya ɗura da faɗin "yawwa idan ka gama ina son ganinka" miƙewa Jalal yayi kafin yace "ina Mameey ne?" Mummy tace tana part ɗinta itama ba taji daɗi ba,kafin yace wani abu Mama ta saka kuka tare da miƙewa tsaye tana faɗin "nikam gidanku zan bar maku ina dalili yaro ya dinga gaba daɗi kamar bani na haifi uwarsa ba,to uba nane kai da zaka dinga haɗe min rai kamar nina sace maka ƴar,banda abinda wanda ya cuci wani ai shida mahaliccin sa,kuma ina tsoran Allah,huuuuu ni mai yarinyar tayi min da zan aikata mata haka,amma duk kunbi kun tsanani ɗan tsiran da yake siyomin ya daina, ahhh niba muna tare da ita a nan parlour muna shira gwanin sha'awa ba sai kawai naji tayi ihuuuu,to kun sanni da tsoran aljanu na tashi da gudu kai ɗaki har ina tuntu ɓe dake ni ba uwace ta haifan ba shi yasa babu wanda ya kula da ciwon da naji ba, ahhh to babu ruwa na ina zan kai hakkin ƴar yarinyar nan"ta ƙare maganar tana face majina. Kallonta kawai Jalal yayi tare da juyawa ya nufin upstairs,Mama ta ƙara saka wani kukan tace "wlh ya tsanane ba kaga wani kallo da yake min ba,kawai ka ɗauki huƙa ka yanka ni ya fimin sauƙi akan wannan mugun halin naka" Abbou yace "haba keda ba kiyi masa jaje ba tare da addu'a yaya za kice haka" Mama tace "shikenan idan kayi aikin Allah saika faɗa eyeee kabeeru?wlh yini nayi ina sallah ni wata ma ban san me mace ba,amma yaron nan duk bai gani ba burinsa ya hulaƙanta ni,ai shikenan wlh bashi ma da wani lafi kabeeru kai ne mai laifi tunda baka koya masa yadda zai mutun tani ba,yanzu da wannan yaya za'ai yyimin haka" ta faɗa tana nuna Lamir wanda bai ce komai yana zaune yana kallon kowa ido yace "to Mama komai ba hqr ake dashi ba,kuma ai jikanki ne ƙilan irin wasan nan na jika da kaka yake Maki" Mama tace "yooo ni tunda wannan yaron ya sumu ya taɓa zuwa munyi shirar minti goma ne?...,ai sai kai ɗin dama zameka dolanka" Abbou miƙewa yayi tsaye yace "Mama sai hqr kin san yaran yanzu" yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa sbd ganin magrib na shirin yi, miƙewa Lamir yyi bayan ya saki wani murmushi yace "Mama nizan huce" Mummy tace "ka gaida gida yaya" sallama yayi masu a hanya suka ci karo da Imran wanda tun safe daya fita sai yanzu.. A hankali Jalal ya buɗe ƙofar bedroom ɗin tare da tura kansa ya shiga, ƙwance ya sameta rufe da duvet sai rawar sanyi take,tana kallonsa ta shagwaɓe fuska tare da sakin kuka,gaban bed ɗin ya ƙarasa tare da zama a gefe ya kalleta yace "tashi zaune" girgiza kanta tayi tana ƙara jan duvet ɗin jikinta,bai ƙara magana ba ya gyara zamansa tare dasa hannu ya zare duvet ɗin da sauri ta rufe idanunta shi kam ko a jikinsa saima ƙara ture duvet ɗin yayi,sai yanzu gane dalilin ƙin tashin nata,daga ita sai three gaiter da half vest mara hannu gaba ɗaya manyan cinyoyinta suna waje,hannu yasa ya miƙar da ita zaune,kallonta yayi yace "meke maki ciwo" kasa bashi amsa tayi sai jikinsa data shige tana sakin wani kukan,ya lura gaba ɗayan ta a haka take shagwaɓaɓɓiya yace ita,komai na kuka ga son jin laushin mutum kamar mage,hannu yasa ya ɗago haɓarta a tare suka lumshe idanu kafin ya sunkuyar da kansa dai-dai fuskarta yace "Jalilerh..."da sauri ta lumshe idanungai sbd yadda sautin muryarsa ya daki dodokan kunanta idan ba zatai ƙarya ba yau ne kawai ta taɓa jin ya ambaci sunanta duk zaman da sukai tare,hannu yasa ya daki kumatun ta, a hankali ta buɗe idanunta tare da turo ƙaramin bakinta gaba.. Kallon lips ɗin yayi yana mamakin yadda Jafar yake bashi labari akan mace,shi dai gashi duk yadda suke kusanci da ita dai-dai da rana mai taɓa jin wani makamancin feelings ba,bawa ita kaɗai ba dukkan wasu mata babu abinda ya taɓa ji game dasu,yaga mata kala-kala a Paris amma babu wacce ya taɓa jin wani abu a kanta,me hakan ke nufi?ko dai Tabbas shi ɗin ba cikakken namiji bane mai cikakkiyar lfy?ko dai da gske shi ɗin bashi da wani abu da mace zata mura a jikinsa ne,ko dan bai taɓa tunanin yin wani abu da macen bane shi yasa baya jin komai,bisa yarda da jagorancin zcyarsa ya ƙara ƙasa da kansa tare ƙara dafe kanta ɗaya hannunsa kuma ya ɗura saman faffaɗan waist ɗinta, ware manyan idanunsa yayi yaga shi take kallo babu ko ƙiftawa a karon farko daya sakar mata wani laullasan murmushi tare da zare hannunsa ya ɗura a saman fuskarta ya rufe idanunta dashi, ƙara ƙasa yayi da kansa a dai-dai lokacin itama ta ƙara turo bakinta gaba cikasa Sa'a lips ɗinta na ƙasa ya faɗa cikin bakinsa,kansa yaji ya tsara da ƙarfin gske yayinda ita kuma ta sauke wani numfashi mai zafi da cikin bakinta ya daki nasa bakin, haɗe lips ɗinsa yayi tare mutsaso a hankali ya kuma ware laɓɓansa ya ƙara shigar da dwonlip ɗinta cikin bakinsa kafin a hankali cikin nutsuwa ya bata wani lafiyayyan hurt 😘 Uncle ne isn't free 300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 6/12/21, 2:06 PM - Buhainat: *Uncle ne* *End of book 1* _Masu karantamin littafi ƙyau ta ba tare da kunyi payment ba,ina gdy masu yin payment na littafin Uncle ne nasan zallar soyayya ce sa ƙaunar littafin ina yinku a koda yaushe🥰🥰_ Da daddare Jalal ya miƙe daga kan sofa domin harya zauna ya tuna da kiran Abbou,a parlour ya samu Mama da Nihila da kuma Jalilerh wacce take kallo,babu wanda ya kalla ya haura upstairs,kai tsaye part ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya samesa zaune akan sofa hannunsa riƙe da jaridar daily trust, murmushi Abbou yyi yace "na ɗauka ka manta ne" zama Jalal yyi ba tare daya tanka wancan maganar ba yace "barka da hutawa Abbou" Abbou yace "yawwa ya ƙoƙari?" Jim Jalal yayi kafin yaja numfashi yace "Allahamdulillah" Abbou yace "ma sha Allah" kana ya ɗura da faɗin "Muhammad ina son ka bani a ron hankalin ka nan"kallonsa Jalal yayi ba tare kuma da yace komai ba,hakan alama ce take nunawa Abbou cewa Jalal shike saurare, Abbou ya ƙara zama yace "ban san me kake shirya wa rayuwarka ba,nayi shuru ne sbd ban son takuraka amma yanzu lokaci ne na tuna maka abinda ka manta" a hankali Jalal ya ɗaga kai ya kalli mahaifin nasa kafin ya sauke idanunsa ƙasa, Abbou yace "kana tunanin abubuwa da yawa naci gaban wasu amma kai baka tunanin yin abinda zai ƙara maka kima da mar taba a idanun jama'ar gari,kama neman shugabancin amma kai baka son ka zama shugaba a cikin gidanka, Muhammad ban son inda tunaninka yake ba,amma tabbas ya kamata ka tsaya kayi tunanin abinda yafi da cewa da taka rayuwar"tunda ya fara magana kan Jalal yana ƙasa harya gama faɗin abinda zai ce,jin shiru yayi yawa yasa Abbou faɗin "da kai nake ka tsaya kana kallo na" kallon Abbou kafin ya sauke numfashi yace "Abbou ni maganar naka ne ban gane ba shi yasa"jinjina kai Abbou yayi kafin yace "Ina nufin yanzu lokacin yayi da zaka ajjiye iyali kamar yadda kai ma na ajjiye uwar data haifeka,nasan yanzu ka gane magana ta" da sauri ya ɗago kai ga kalli Abbou,bai ce komai ba ya sauke kansa zuwa ƙasa, miƙewa Abbou yayi yace "ko ba zaka iya ba,ok jeka ma na riga nayi abinda ya dace a kanka ai" yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa yabar zaune yana kallonsa.. Tsahun wani lokaci ya ɗauka zaune yana tunanin abinda Abbou ya faɗa, lumshe idanunsa few seconds ya ƙara buɗe su,wata nauyayyiyar ajiyar zcy ya sauke,cikin ransa yake faɗin,anya Abbou yasan abinda yake damunsa? Me zai sanya a wannan lokacin zaiyi masa maganar wani aure,da zai san abinda yake damunsa da shi kansa zai janye abinda yake faɗa, tayaya zai kalli wata ƴar mace yace yana so?tayaya zai iya zama da wata a matsayin matar aure,matar ma tasa,sam ba zai iya ba yana da kyau abarshi yaji da abinda yake damunsa wanda yake ƙwana dashi yake tashi dashi,a barshi da rauninsa domin shi kaɗai zai iya sarrafa kansa,ha ɗashi da wata ƴar mace kamar tunan asiri ne a garesa,bai shirya bada ƙofar da za'a fahimci wanene shi bare har a fahimci rauninsa,yasan cewa duk ranar da wani ko wata ta fahimci damuwarsa tabbas Kashin sa ya bushe,wani zazzafan numfashi ya fesar ta cikin bakinsa kafin a hankali ya miƙe tsaye ya nufi waje harya nufi dwonstrais sai koma ya juya ya nufi part ɗin Mameey ganin babu kowa a parlour ya sanya a hankali ya nufi cikin bathroom ɗinta.. A gaban mirror ya tsaya yana mai ƙarewa kansa kallo kafin a hankali ya zare ƴar t.shirt ɗin dake jikinsa faffaɗan ƙirjinsa ya zubawa idanu kamar mai tunanin wani abu kafin a hankali yaja idanunsa ya rufe,a karan farko yayi gwaji a kanta yayi kissing ɗinta har tsayin minutuna goma amma bai yasa baiji komai game da hakan ba?bai yasa baiji feelings ɗin da Jafar yake gaya masa ba?ko ƙaramin yatsansa baiji ya sauya ba ballantana gangar jikinsa ta amshi wani saƙo nada ban,to mene matsalar? Dukkan wani gwaji da zaiwa kansa ya riga ya gama yin sa amma abu ɗaya yake nuna masa a koda yaushe shine lafiyarsa lou,shin wacce macace zata yarda ta zauna dashi a haka bayan tasan lalurar dake a jikinsa?babu wata ƴar mace da zata zauna da namijin da bazai amfane ta da komai ba,duk wata mace tana da burin ganin zuri'arta,babu macen da zata zauna da mutumin da bashi da isasshiyar lafiyar bare kuma har tasan ba zata samu ƴar ƴar dashi ba,hannu yasa ya dafe ƙirjinsa sbd zafi da raɗaɗin da ya keji a cikinsa,ga yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi,runtsa idanunsa yayi tare da kofa kansa a jikin sink a hankali kuma ya fara tari tun yana kaɗan har farin ya kusa tafiya da numfashinsa sosai ya gala bai ta,yana tsaka da wannan halin wani hayaƙi mai duhun gske ya fito ta cikin madubin zuwa cikin ƙirjinsa nan take wani gudan jini ya fito daga cikin bakinsa yayinda tarin ya tsaya cak.. A hankali ya tara hannunsa zuwa jikin sink ɗin ruwa ta zuba ya wanke bakinsa tass tare fuskarsa,yana gamawa yasa hannu ya murɗa handle ɗin jikin ƙofar ya fito,ganin babu kowa ya nufi kan wata kujera ya zauna yana zama Mameey ta fito hannunta ɗauke da damammiyar dakakkiyar fura wacce tasha cikui,zama tayi a kujerar dake gefensa tace "a'a yau bobo ne a part ɗina wajan 2weeks rabon ka da leƙoni,shuru yayi mata can yace "Mameey zan sha furar Nima" kallonsa tayi na wani lokaci kafin tai murmushi tace "wannan aita Abbou Jalal ce,ka jira na dama maka wata" kai kawai ya jinjina mata gyara zama tayi tace "bobo lafiyarka lou kowa?"ɗan waro idanunsa yayi waje yana mmkin tambayar da tayi masa, tace "ka rame sosai duk wannan ƙimar da tumbin sunyi ƙasa ina tsoran wannan ramar ta shafi lafiyarka" ba tare da yace mata komai ba ya miƙe tsaye ya nufi wajan ƙofa da sauri tace "furar fa?"yace "ki bawa baby ko waccen takai maki" Mameey tace "wace waccen kuma?" Ficewa yayi bako kalleta ba, murmushi Mameey tayi domin sarai tasan wa take nufi,mmkin da yake bata yadda bai taɓa cewa Jalilerh ba,ko sunan nata ne bai sani ba ohuuu? Yana fita ya yayi downstairs a main parlour ya samu Mama zaune da farfesun kaza a gabanta hucewarsa yayi yana ƙoƙarin shigewa yaji ta saki salati tare da faɗin "huuuuu yanzu Ni kakarka wacce ta haifi uwarka kake gaba dani Jalalu,toni mene laifina a wannan abun yarinya ta fita da ganta kawai sai naje na kurotu sbd nice gantalalliya uwar bibico,yoooo wannan ma ai san zcy salon ace bani da imani yanzu gashi yarinya ta fara gaba dani sbd taga ubanta ya nayi"sai lokacin ya kalleta kamar zai shuru sai kuma yace "yaushe na haife ta to?" Cikin kumfar baki Mama tace "toooo sannu Tijjiani ina shine dai ubana kuma shi zai gayan naji,zoka matse bakina na gaya maka"bai ce mata komai ba yay shigewarsa part ɗinsa, Mama ta zauna tare da fashewa da kuka tace "OHHH ashe da gske Muhammadu gaba yake dani banda yaran zamani ubanwa zai gaba da kakarsa wlh Allah ya kaimu safiya saina haɗaka da ubanka Kabeeru,dan naga wacce gantalailliyar bayanka take bi kadama Salamatu taji labari.. Yana shiga part ɗinsa ya samu Aryan zaune a saman kujera shi ɗaya kallonsa yayi yace "lfy?" Cikin damuwa Aryan yace "na kasa jurewa abin na neman illar zcyta ban san mene yasa kaƙi fahimtar abinda na keji ba,amma ba lallai ka fahimta ba yaya musamman idan baka da interest akan abu amma duk yadda zanyi na ya kice abin yafi ƙarfin tunani na,dan Allah yaya ka fahimta ko yaya ne" ya ƙare mgnar zcyarsa tana nuna zallar damuwar da yake ciki,cikin nuna ko in kula yace "tunda ni ba mutum bane dole bazan gane ba"girgiza akai Aryan yayi yace "yaya ba haka bane,zata iya yiwuwa baka taɓa shiga halin da nake a yanzu ba, ban san yau shene hakan ya faro dani ba,sannan ba san yaushe ne zan samu sauƙin abinda na keji a cikin zcyta ba,ban san yaya akai sonta yyimin yawa a ko ina ba, gashi dalilinka ina son na rasa abinda nakeso,dan Allah yaya ka bani izini da zan bai yana soyayyar Jalilerh ga Abbou na riga na faɗa masa komai yace na nemi izininka"kallonsa Jalal yayi kafin jaa numfashi yace "amma kasan cewa baby ma ta girmi Jalilerh ko?tayaya zaka fara soyayya da ƙaramar yarinya yana da kyau kaje ka nemi age mate ɗin ka"yana faɗin hakan yayi shigewarsa part ɗinsa. Da wani kallo Aryan ya bisa yana jin yadda zcyarsa keyi masa zafi da ƙunci a cikinta,lokaci guda kuma wani abu ya ɗarsu a ransa miƙewa yayi jiki a saɓule ya miƙe ya nufi part ɗinsa zcyarsa na ai yana masa abubuwa marasa daɗi. Jalal yana shiga ya zarce cikin bathroom ɗinsa ya watsa ruwa tare da yin brush ya ɗaura alwala,wasu fararan kayan bacci ya saka masu ƙyau kana ya fesa turare,yana cikin fesawa yaji ana taɓa ƙofar sa,kafin ace "Salumualak" tunda yaji ya nayin gaisuwar yasan cewa itace,wata kujera dake kusa da bed ɗinsa ya Zauna tare da cewa "come in" shigowa tayi hannunta riƙe da wani jug da kuma ludayi, wajansa ta ƙara sa ta zauna gefen bed tace "Uncle gashi inji Mameey" kallonta yayi ba tare da yace komai, wajan ta nufa tana zuwa ta zauna saman cinyarsa yana jinta ba kulata yaci gaba da latsa wayarsa can yaji ta taɓa beard ɗinsa tace "Uncle" ba tare daya kalleta ba yace "uhm" tace "Uncle kai baka aske wannan gashin ne?" Kallonta yayi yace "tashi a kaina"turo baki tayi tace "Uncle to kada ka aske mana" ajjiye wayar yayi tare dasa hannunsa a shoulder ɗinta yace "the you like it?" Ya tambaya yana zare ribbon ɗin kanta tace "Uncle naka yafi na yaya Aryan ƙyau ina so,kaima kana kitso dashi"Kallonta yayi tare da ajjiye ribbon ɗin gefe yace "wane ya gyara sumar?" Tana jan gemunsa tace "Mameey ce"yace "eyeee" yana faɗin hakan ya zame ta daga jikinta yace "ohh" yana faɗin haka ya fara shan damammiyar furar da akai masa,shuru tayi tana kallon sa ganin zai shanye furar yasa tayi saurin faɗin "Uncle nima" ludayin ya ajiye tare dasa hannu ya rangwashi kanta yace "ba ƙyau roƙo"baki ta turo gaba zatai kuka yayi saurin riƙe lips ɗin nata kafin ya ɗauki ludayin ya ɗebo furar cikin sanyin murya yace "haaa"kaita girgiza masa hawaye na fita ta fuskarta,ajjiye jug ɗin furar yayi kafin yasa hannu ya ɗauke ta cak zuwa kan cinyarsa,hannu yasa ya ɗago haɓarta yace "meye?"kuka ta fashe dashi tare da lafewa a jikinsa lumshe idanunsa yyi kafin ya hankali ya sanya hannayen sa zuwa faffaɗan waist ɗinta cikin wata murya mai amoo ya ɗura lips ɗinsa a dai-dai kunanta yace... "Kamar yadda na gaya maku idan najee ending na book 1 zan ɗauki ƙwana biyar ko baƙwai kafin mu fara book 2 to allahamdulillah yau nazo ƙarshen book 1 kuyi afuwa zuwa ranar da nace maku🌚🌚ina maku sahihiyar ƙauna _Uncle ne na kuɗi ne akan barshi mai sauƙi 300 ga masu son vip 600 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ 6/16/21, 8:16 PM - Buhainat: _UNCLE NE_ _BOOK 2_ 50-51 "En matan Uncle" Shuru tayi masa kafin a hankali ta miƙe daga jikinsa ta nufi fita daga cikin bedroom ɗin, murmushi kawai yayi tare dasa hannu ya shafi sajen fuskarsa zuwa gemunsa,baiko kailli inda take ba har ta fice daga cikin part ɗin nasa baki ɗaya,tana fita taji an riƙe hannunta cikin tsoro ta buɗe baki zatai kuka yayi saurin sanya tafin hannunsa ya rufe mata baki tare dasa hannu ya ɗaga ta cak ya nufi cikin part ɗinsa da ita,gaba ɗaya Jalilerh ta gama tsorata domin har yanzu bata san wanene ba,yana zuwa cikin parlour'nsa ya direta saman sofa tare da zama kusa da ita, ajjiyar zcy ya sauke tare dajan idanunsa ya rufe su ruff hannunsa dake cikin nata ta shiga zare kafin a hankali ta buɗe idanunta,wata wahalalliyar ajjiyar zcy ta sauke sbd ganin Aryan zaune kusa da ita ba wanda take tunani ba, hannunta ta zare kafin ta turo baki gaba cikin Muryar shagwaɓa tace "Yaya me nai maka? idanunsa ya sauke a kanta kafin yace "da akai me?" Ya faɗa yana ƙara kama hannunta, ƙara zare hannunta tayi tana jaa baya kaɗan tace "daga ɗauke ni" jinjina kai yyi yace "ok me kikaje yi part ɗin Yaya Jalal at this time?" Kallonsa kawai tayi ba tare da tace komai ba,zamansa ya gyara sosai da inda zai dinga ganin yadda zata fahimci maganarsa yace "look Jalilerh abinda kike a musulunce is not good,babu ƙyau mace ta dinga rabar jikin wanda ba muharraminta ba,domin hakan babban zunubi ne,ance idan mace dana miji suka haɗu waje guda to na ukunsu sheɗan ne,kinga indai har sheɗan yayi nasarar shiga tsakaninku something bad is gonna happen Allah ya kiyaye ba fata nake ba,amma ki daina raɓar jikinsa kinji darling?" Kallonsa kawai take with so surprised kafin tace "to ai bai ce bai so ba" ware idanunsa yayi yana sauraran zallar wawta irinta ta tayaya mutum kamar Jalal dan mace ta raɓesa zai ce bai so?tayaya mutum mai shekara sama 30 zai ce mai son jin ɗumin mace?and tayaya bobo zai buɗe baki yace ta daina hawa jikinsa? Ai bazai taɓa yiwuwa ba, Aryan yace "eh, ƙilan bai son takuraki ne,ko kuma yana jin daɗin yadda kike masa" da sauri ta kallesa tace "daɗi kuma?" Gira ya ɗaga mata yace "kin san mene?" Kaita girgiza masa alamar "a'a" yace "ita mace ai gubace abu kaɗai zai rabeta ta lalace shima abin ya lalace, naji Mama tace da zarar mace ta fara zama cikakkiyar mace ta fara al'ada to dole rayuwarta zata zama a killace dan idan har ta sake namiji ya taɓa jikinta lokacin da take al'ada to Tabbas zata iya ɗaukan ciki"da sauri Jalilerh ta ƙara kallonsa zcyarta na bugawa da ƙarfin gsken,kallonsa kawai take ta gagara cewa masa komai,a hankali kuma ta miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin part ɗinsa ta nufi sashin su. Wani lalataccen murmushi aryany yayi kafin ya koma jikin sofar ya ƙwanta yana jin kamar hakan da yayi ya shiga matakin farko cimma burinsa... Washe gari da yamma Jalal bobo ne Zaune a main parlour watching TV yana yi yana kallon agogon hannunsa,wajan 10minutes bayan an kammala labaran ya miƙe tsaye yana gyara zaman babbar rigar jikinsa, Mummy ce ta sakko hannunta riƙe da wani cup ta kallesa tace "badai fita zakai ba?" Jinjina mata kai kawai yayi yana mai ƙara kallonta yace "ina baby ne?" Mummy tace "kasan yau Monday tana school,kuma exam zasu fara so tun 7 tabar gida" yana fita waje yana "ok I think zan biya ta makarantar so kada a tura wani drever" da murmushi a fuskar Mummy tace "to, Allah ya kiyaye hanya sharri mutum dana ƙarfe ya tsare ka dashi" da "Ameen" ya amsa ya fita drever na zuwa da sauri ya buɗe masa sabuwar motarsa mai ƙirar marsandi,back seat ya shiga ya zauna yana zama ya ɗauki jaridar daily trust ya fara dubawa,kai tsaye gidan gwamnati suka nufa,a parking lot drever yayi parking,ka san cewar shi ɗaya ne ko securities ya hana su biyo sa yasa drever yayi saurin fitowa ya buɗe masa murfin motar,fararan ƙafafuwansa ya fara fito dasu kafin a hankali ya fito gaba ɗaya, kallon drever'n yayi yace "thank you" drever'n yace "ur wlcm sir" da haka ya nufi cikin gidan gwamnatin domin zuwa wajan meeting ɗin da aka haɗa na gaggawa wanda zallar governor's zasu hallarta da sabbi da kuma wanda suke shirin zama governor ɗin nan da wasu watanni,cikin nutsuwa da kamala ya shiga cikin hall,kusan kowa yazo shine ya rage kujera aka ja masa ya zauna yana zama shugaban meeting ya fara addu'a tare da faɗin"Ma sha Allah munawa dukkan ƴan tarkarinmu Barka da shigowa wannan wajan,sannan muna miƙa gaisuwar ban girma ga shugabaninmu wanda suka kasan sune suke jagorantar mu a yanku kafin lokacin zaɓe yazo,abu na gaba shine,muna mai sanar ku cewa nan da wasu watanni za'a gabatar da zaɓe wanda a nanne za'a ga wanda yake da rabon samun wannan kujera,zuwa yanzu idanun mutane suna kan waɗan nan mutanan guda biyu wato Governor Mubarak Yahya cibo da Muhammad Jalal Kabeer bobo sabun ɗan takara kenan a jam'iyyar D.R.P,dukkan wata matsalar mu kune sbd rashin jituwa da baƙwai yi,sannan daga gobe mun bawa ko wannan ko damar fara campaign,wannan shine abinda ya sanya na kiraku domin bana son a samu wata matsala daga ɓangaren ko wannan ku" governor Mubarak Yahya cibo yace "Ni nayi alƙawarin babu wata damuwa da zata faru ta ɓangare na Allah ya bawa mai rabo Sa'a,ya kuma taimake mu baki ɗaya" mutanen wajan suka amsa da "Ameen" shugaban wajan ya kalli Jalal da idanunsa yake a lumshe sai ka rantse bai san mene akai magana akai ba,sbd gaba ɗaya hankalinsa ba akansu yake ba yace "what about your side Muhammad Jalal Kabeer bobo?" Numfashi ya fesar tare da ware manyan idanunsa ya kalli kowa kana ya ɗauke kansa yace "basai nace komai ba,sbd abunda zan nema a yanzu yana da sauran lokaci" kallonsa governor Mubarak Yahya cibo yayi yace "ai gwara ka faɗa yanzu aji ko" ba tare daya kallesa ba yace "uhm da sauran time" yana faɗin hakan yayi masu sallama ya fice daga cikin hall ɗin,gaba ɗaya suka bisa da idanu da haka kowa ya miƙe yay waje Jalal na ƙoƙarin shiga cikin motar yaji ance "hey mr arrogant" tsayawa yayi sbd yasan ko waye,matsawa kusan sa Mubarak Yahya cibo yayi yace "kabi a sannu domin kana son shiga gonar da bana ka ba,bana ragawa kowa duk yadda nake da mutum indai a kan muƙamina ne zan nuna ban san wanene shi ba,ko zan tabbatar maka da soon tunda kai ka nunawa duniya kana son zama lfy,great ni hakan yyimin daɗi zan fi jin daɗi buga game ɗin yadda nakeso,da yau zuwa ko wannne lokaci ka sanya ranka cewa idanun Mubarak Yahya cibo yana kanka,all the best" Yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin motarsa,wani lafiyayyan murmushi yyi wanda ya ƙara fidda ai nahin ƙyansa,yana tsaye drever ya buɗe masa murfin motar ya shiga back seat ya zauna,yana zama drever yaja suka bar wajan.. Yana shiga gida ya zauna a main parlour zamansa keda wahala Nusaibat tayi sallama ta shigo cikin parlour'n,can ƙasan maƙoshinsa ya amsa, durƙosawa tayi tace "yaya ina yini" ba tare daya amma sa ba ya miƙe tsaye yana shirin shiga part ɗinsa yaji Mama tace "wannan mai kirar samudawan kike gaidawa? Kekam kema anyi kinibabbiyar yarinyar uwar ƴan shisshigi,to ni kaina gaba yake dani bare kee a dangiwa da zai kula ki?a'a wlh kema kin yiwa kanki ƙarya,ga dai shi nan banda nasan lokacin da aka haifesa wlh cewa zanyi shi ba jini na bane,yooo ina dalili zaka zauna da mutum miskili wanda ƴan uwansa bai sakarwa fuska ba bare ke,nikam da zanyi aure yabar gidan ai dana huta wannan mugun halin...nafa gaya maki ɗan tsiran da yake siyomin ya daina nida inajin ba yana yaso gani sai kuma Ubangiji ya sanya ina da tsahun rai, a'a wlh wannan mugun halin bana uwarka bane bansan ubanka Kabeeru ba,ahhh too sai dai shi kayo"tunda ta fara magana yake kallonta har taje ƙarshe shi yanzu abin nata ma dry ya fara bashi,dan yana da tabbacin shekarun Mama sun ƙara jaa tsofa ya gama cinta,dryar da dake cinsa ya ɓoye yace. "Sai kuma gashi duk halinki na kwashe a matsayinki na wacce ta haifi uwata" Kuka tasa tace "Saibala kinji sharri da ranar Allah ko? Wlh kaf ƴar ƴar babu wanda ya taɓa gayan magana,amma gashi ina zaman zama na zai zageni,wlh tirrrr da wannan halin" Lumshe idanunsa yayi kana ya ware su tass a kanta can ƙasa yace. "To nida ba haifa ta kikai ba,sai na fasa gaya maki magana" ya na faɗin hakan ya juya da sauri yabar wajan sbd Abbou da ya gani yana shirin sakkowa daga saman upstairs. Zama tayi a saman sofa ta saka kuka tare da share majina,kallonsu kawai Nusaibat take itama tana ɓoye dryar dake cinta, Abbou daya gama sakkowa yace. "A'a Mama lfy dai? Badai ƙafar bace?" Bakin zaninta tasa ta share hawaye da majinar fuskarta tace "a'a wlh Kabeeru matarka ta haifa maka jaraba" Da mamaki yake kallonta kafin yace "jaraba kuma?" Cikin ƙufula tace "eh jaraba mana,banda gantalalle ne shi maras kunya shine zai taƙarƙare ya laftamin zagi wanda rabuna da jin wannan zagin tun kafin na fara irgar dangi,wai kamata zai ce ba uwarsa bace kawai dan ina masa faɗa a kan yayi aure" murmushi Abbou yyi tare da zama safan sofa ya kalli nusaiy dake zaune a saman carpet yace "a'a zauna mana" cike da kunya tace "ina yini Abbou" yace "lfy Allhamdulillah" Mama ta miƙe tsaye tace "a'a wlh Kabeeru kaima ban sanka da sallama ba,gwamma kawai nabar maku gidanku na huta tunda Lamir ya dawo daman rashinsa yasa na dawo nan" Murmushi Abbou yayi yace "Mama ki ƙwantar da hankalinki,indai akan auren Jalal ne ki ɗauka yama yi" Washe baki tayi tace "ashe,to yaushe ne?" Abbou yace "kin san yanzu za'a fara shiga har kar compaign sbd da zaɓan da yake tunkaro mu dole mutsa da komai,dan yanzu ba zai yiwu ai masa zan can aure yana cikin wannan halin ba,zai iya cewa bazai ba amma idan akai zaɓe ya samu nasara sai muyi masa mgnar" Shuru Mama tayi Kafin tace "to nidai dan Allah ka kallaɓa ya siyomin ɗan tsiran nan,naga ɗazo yaje shufin" Nihila dake sakkowa daga saman upstairs tace "ai fa,ke kullum idanunki yana kansa to bari naje nace masa karya siyo" Mama ta kalli Abbou tace "a'a wlh babu ruwana dake, Kabeeru ka rabani da wannan fitsararriyar ƴar taka,kai kam wlh har tausayinka nake domin ba kayi dacen yara ba" Imran da zuwansa wajan kenan yace "tunda ke kin haifi ka milallu basai ki barmu a fitsararrunmu ba" kallonsa Abbou yayi tare yi masa daƙuwa yace "ƙaniyarka Imran" Mama tace "shi wannan ai bana saka lissafi dashi" tana faɗin hakan ta miƙe tare da shigewa part ɗinta. Nihila tace "shifa bobo azumi yake,yace ma Mummy zai je ya ɗauko ni amma ya manta" miƙewa tayi tace "bari naje wajansa.. _Na kasa jure hutun ƙwana 7 ɗin😂ga shi nan zanna posting sau ɗaya kafin mu idda 1 week ɗin,ko nrml grp ba yi masu zanyi ba🌚a wannan tafiyar sosai nake buƙatar comments ɗinku 👏🏻_ _Littafin UNCLE NE isn't free is 300 naira 600 for vip, ki turo kuɗin ki ta number asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ *By* *NIMCYLUV* 6/18/21, 11:49 AM - Buhainat: A zaune ta samesa jikinsa jiƙe da ruwa yana sanye da farar singlet sai wando three gaiter, gabansa system ce yana ta faman dannawa kana ganinsa kasan wani muhimmin abu yake. Zama tayi gefensa tana kallon cikin system ɗin kafin ta kallesa tace "bobo shine baka ɗakko ni ba" Ba tare daya kalleta ba bare da saka ran zai tanka ta,yaci gaba da operating system ɗinsa,yana yi yana duba tym abd gaf ake dayin magrib,baki ta turo gaba tace "bobo ni ko?" A ɗan zafafe ya ɗago yace "out..!" da sauri ta miƙe tsaye cikinta na rawa tabar ɗakin,kansa ya sunkuyar yaci gaba da danna system ɗin. Cikin kuka Nihila ta shiga parlour'n tana zuwa ta faɗa jikin Mameey tana ƙara sautin kukan ta, Mama dake zaune tayi shewa tace "huu huu Allah na gode maka, buba ya daki shila yooo daman ai mugune mene ya iya banda haɗe rai,mutum kamar wanda ake masa albishir da wani nasa ya mutu,bashi da aiki sai cin magani,idan zafin kai ne da taurin zcy wlh mijina ya gada wato kakansa,bashi da ake sai kunci da ɓacin rai,ni ban taɓa ganin wannan masifar ba sai a wajansu, a'a wlh koda mijina ya gada shi yana da ƙyauta da sun ƴan uwansa sam sam abin hannunsa bai rufe masa idanu ba, a'a wlh babu ruwansa" ta ƙare maganar ta jijjiga ƙafa. Mameey ta kalli Nihila tace. "Me kuma bobo yaywa babynsa?" Cikin kuka Nihila tace "ba shine yayimin tsawa ba,wai na fice na bar masa part ɗinsa" Mameey tace "eyeee! Haka akai?" Nihila ta gyaɗa kai tamkar wata ƙaramar yarinya, Mameey tace "barni dashi zai zo ya saman kinji beb" Mummy take zaune tana faman damawa Jalal fura wacce zai buɗe baki da ita tace "ƙilan laifinta ai,kin san da shegen surutu yana azumi taje ta ta kurasa" Mameey tace "a'a Oum Jalal kedai kawai kina bayan yaronki ne,amma tabbas zai gamu dani" murmushi kawai Mummy tayi tare da miƙewa ta nufi kitchen Laure ta samu tana haɗawa mutan gidan dinner, Laure tace "Hajiya me za'ai wa yallaɓai Jalal?" Ba tare data kalleta ba tace "a'a Laure basshi,idan kin gama naki aiki jeki kawai" Laure tace "to Hajiya sai da safe" har ta tafi Mummy tace "baba babu fa? Kin kai masa nasa?" Laure tace "laaa kinga kam ma manta" ta faɗin hakan tana ɗaukan plate ɗin da ake zuba masa abincin dare a ciki,bayan ta ɗiba tayiwa Mummy sallama ta fita a part ɗin gaba ɗaya. Tashi Nihila tayi tana goge hawayen idanunta ta nufi upstairs,kai tsaye part ɗinsu ta shige tsaye tayi sbd ganin Jalal tana tsaye gaban wardrobe sanye da hijab hannunta riƙe da casbawa,cike mmki Nihila ta kalleta tace "ohh hello" murya ƙasa irinta wanda suke tashi a bacci Jalilerh tace "hey" Nihila ta zauna bakin bed tace "hijab? Casbawa? Duk na mene?" kallo ɗaya tasowa Jalilerh ta ɗauke kai ba tare kuma da tace komai ba, Nihila tace "wannan abun shi ake kira da kafurcin mage, alwala babu salla, tayaya zaki ɗauki hijab casbawa bayan baki san me ake cewa ba,shifa addinin Musulunci ba haka yake ba,ba yadda kuke naku za kuyi shi ba,aƙwai ɗan makulin shiga musulunci,sannan aƙwai sharuɗan shiga musulunci,idan sha'awa kike abune mai sauƙi ki shiga kuma har ki rabauta da addinin" zama Jalilerh tayi idanunta na kawo ruwa cikin raunin murya tace. "Baby what should I do, zcy ta cike take da ƙwaɗayin wannan Addinin,kuma na amince shine addinin gsky,aduk lokacin da naji babu daɗi a raina da zarar na kasance sa a lokacin da yake tsaka da bautawa Ubangijinsa,sai naji dukkan wata damunwata tayaya,haske ya maye gurbin duhun dake zcyta" Nihila ta kalleta tace "sai ki karɓi kalmar shiga musulunci kawai,tunda har kin amince shine addinin gsky" Hawaye na ƙara zubu mata tace "ba wannan ce matsalar ba" Nihila tace "mece?" Gyara zama tayi tace "wani gefe na zcy yana ƙaryata yardar da nayiwa addininku,sannan zcyta na cike da tsoro da kuma fargabar abinda gaba zata haifar,ban sani ba mene gobe take kira ba,amma nasan wata rana zan iya komawa birni na,kuma da zarar sun fahimci na amshi musulunci komai zai iya faruwa baby, I'm scared ina jin tsoro nasan hukuncin kisa zai iya hawa kai na" ta ƙare maganar wani kuka na ƙwace mata. Kallonta kawai Nihila tayi tana mai nazarin maganar Jalilerh kafin taja numfashi tace. "Ki saurari zcyrki,ki samawa kanki nutsuwa,ki cire dukkan wani kokwanto dake addabar zcyarki wanda kike ganin shine yake kawo maki wasi-wasi,dukkan abinda zcyarki ta amince da shi ne dai-dai" tana faɗin hakan ta shige cikin bathroom, kwanciya Jalilerh tayi a saman bed tana sauke numfashi,a hankali kuma taja idanunta ta rufe,cikin ƙaramin lokacin wasu tuna ne tuna ne suka fara sauka a cikin zcyarsa. Nihila na tafi yabi bayanta da kallo harta fice daga cikin part ɗin nasa,rufe system ɗin yayi tare da shigewa cikin bedroom, system ɗin ya ajjiye a bed side, bathroom ya shiga yyi wanka tare dayin brush ya ɗaura alwala,yana fitowa ya nufi wajan dressing mirror, lotion mai sauƙi zafi ya shafa saman farar fatarsa, kafin ya ɗauki perfume ya fesa,sai da ya gama komai ya ƙarasa wajan wardrobe ya ɗauki wata maroon ɗin jallabiya ya sanya tare da ɗaukan hirami ya ɗora a saman sumar kansa,yana gamawa ana kiran sallar magrib,fita yayi daga cikin bedroom ɗin ya ƙarasa wajan fridge ya ɗauki dabinon ajwa yay bisimillah ya sanya cikin bakinsa, lumshe idanu yayi sbd zaƙi da garɗin dabinon sai da yaji guda bakwai ya kora da ruwa. A parlour ya samu Abbou,aryan, Imran, Irfan, da kuma Jafar wanda zuwansa gidan kenan,kallonsu kawai yayi ya ɗauke kansa,gaba ɗaya suka nufi cikin masjid, cikin nutsuwa Jalal yake jan sallar har suka idar,zama yayi tare azkar bai wani daɗe ba ya fita daga masallaci,a parlour ya samesu gaba ɗayansu Jalilerh ce kawai bata wajan,itama a kallon da yayi masu ya fahimci bata wajan,kai tsaye ɗakinsa ya nufa. Mummy ce ta kalli Nihila tace "baby jeki kaiwa yayanki kayan buɗe baki" Turo baki tayi gaba tare da langwaɓar da kai gefe guda tace "Mummy faɗa zai min fa" Haɗe fuska Mummy tayi tace "kada ki sake na ƙara magana Nihila I'm warning you" kuka tasa tare da maƙalewa jikin Irfan tace "Mummy zageni zaiyi ban son faɗa" Mama tayi salati tace "a'a shila kike kowa banson sharri da wannan daren,wacce gantalailliyar magana ce wannan babu daɗin ji,Jalalu mai taɓa zagi ba, a'a wlh babu ruwana bazan ƙarya Allah ya kamani ba,kedai kawai kice ƙiywa za kiyi mata, daɗin ta ma uwarki ce bani marainiyar wayanki ba" Abbou dake zaune yana duba wani abu a wayarsa yace "leave her" Mummy tace "Amma Abou Jalal bobo azumi yayi fa,nan da can ba zata je ba,ko ni take buƙata naje?" ba tare da ya kalleta ba yace "Nusaibat jeki kaima yayan naki kayan buɗe baki kinji ko" Nusaibat dake zaune kan sofa,cikin jin daɗi tace "to Abbou" ta faɗin hakan tana yin hanyar kitchen. Tana shiga ta samu komai Mummy ta haɗa masa a tray, ɗauka tayi ta nufi part ɗinsa da try ɗin hannunta. Mama tace "ahhh to Saibala aƙwai son zama lafiya,yarinya mai hankali sai na ganta a jebe tana tafiya kamar a karkace,uhmm Allah na tuba yoo meye na halittar ta banda....,"sai kuma tayi saurin yin shuru sbd Jalilerh data shigo cikin parlour'n,ba tare data kalli kowa ta nufi cikin kitchen, Mama ta taɓe baki tace "ai kaji irinta yarinyar sai iyayi,jibi yadda take son fin ƴar masu gidan ƙyau,ƙaddara kenan" tea ta haɗa mai kauri kana taja kujera a cikin kitchen ɗin ta zauna,a hankali kuma ta fara juyawa spoon ɗin dake cikin glass cup ɗin. Ganin tea ɗin ya huce ta fara sha a hankali ta nayi tana rufe idanunta duk ta zama very silence,tana nan zaune taji an buɗe ƙofa an shigo bata damu da sanin ko waye ba taci gaba da shan tea ɗin,jin gine yake jikin ƙofa ya harɗe hannayen sa a saman ƙirjinsa ya zubawa bayanta idanu. Sosai taji idanu a kanta,hakan tasa ta miƙe tsaye tare a ajjiye cup ɗin a wajan sink,sai data wanke sannan ta juya, tsayawa tayi sai kuma ɗauke kai,ta gefensa ta raɓa zata huce yayi saurin riƙe hannunta,cikin ƙasa da Murya yace "soul" da ɗan mamaki ta kallesa ba tare kuma data ce masa komai ba, ƙara riƙe hannunta yayi yace "i want to talk to you" hannunta ta zare daga cikin nasa ta juyawa tayi tafiyarta ta barsa wajan.. Washegari da safe ya kama Monday,da sassafe samarin gidan suka shirya suka nufi wajan aiki,a nutse ya gama ɗaura agogon hannunsa yana gamawa ya fesa parfume ya ɗauki keys ɗin motarsa ya nufi waje,a main parlour ya samu Mama tana ganinsa tace. "Yawwa irin albarka taimako nake nema wajanka" da ido kawai ya kalleta ba tare da yace komai ba, Mama tace " daman madarar nono nake son ka siyamin..,"shuru tayi alamar tunani sai kuma tayi saurin faɗin "yawwa da biyar a raye" kallonta yayi ta gefen idanu can kuma ya nufasa yace "wani abu ne haka?" Mama tace "eh mana wannan lemon na zoƙa" dryar Nihila tayi tace "she means five a live" gama yayi Nihila ta bisa a baya har zuwa wajan compound yana zuwa drever ya ƙarasu ya amshi key ɗin,back seat ya zauna turo baki Nihila tayi tace "yaya ka ragen hanya mana" da hannu yay mata nuni data shigo,tana shiga drever ya rufe motar suka bar compound ɗin gidan. Hawayen dake idanunta da goge tare da bin motarsa da idanu,a hankali kuma Jalilerh taja jikinta ta koma cikin gida. _UNCLE NE isn't free is fore sale just pay 300 account number 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ *By* *NIMCYLUV* 6/19/21, 5:39 PM - Buhainat: A hankali motarsa take tafiya suna tafe motocin securities ɗinsa nabin bayansa,a kishin giɗe yake idanunsa a lumshe yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da sauri da sauri tamkar wanda yay tsere, Nihila dake zaune gefensa tana kallonsa tace "bobo" ware gajiyayyun idanunsa yayi tare da sauke ajjiyar zcy a hankali kuma ya gyara zaman babbar rigar dake jikinsa cikin rashin son magana yace "uhm" Nihila ta ajjiye littafan hannunta tace "bobo ancemin dukkan namiji kuma lafiyayye baya kaiwa shekarunka yake aure,sannan aure na yaye ƙunci damuwa da rashin sukuni,amma kai mene yasa baka son yi aure ko baka da wacce kakeso ne?" Ta tambayeshi ba tare da tunanin komai ba,kallonta yay ta gefen idanunsa kafin ya ɗan haɗe ransa yace "ke a ina kika ji? Nihila tace "jiya naji Mama na faɗawa Mummy a parlour,ni kuma na fito zani kitchen" ɗauke kai yay wajan 10 seconds yace "ashe kin iya gulma?" Ɗan langwaɓar dakai tayi gefe tace "a'a yaya ai basu san na ji ba,kuma kai ma ai naga ka zama babba age ɗinka yakai kayi aure" lumshe idanunsa yay kana ya ƙara buɗe su yace "to ban niya ba" dry tayi tace "ai kam yaya Aryan yace soon zai aure" da mmki ya kalleta yace "yaushe yace hakan?" Turo baki tayi tace "jiya naji suna maganar da yaya Jafar har shima yace wai da wuri zai ina gama makaranta" ka faɗa ya ɗaga irin ku a jikinsa ɗin nan,a haka tana masa su rubutu har suka ƙarasa University ɗin bai ce mata ƙala ba,harta fita sai kuma ta tsaya sbd maganar da taji yayi "ki jira ni" kaita ɗaga tace "bye bobo" bai kalleta ba har suka fice daga cikin makarantar. Sai wajan yamma ya ƙarasa babban hospital ɗin dake nan IBADAN,yana shiga kai tsaye ya nufi office ɗin babban likitan,bakinsa ɗauke da sallama,ganin mutum zaune da kuma likitan yasa ya ɗan tsaya, fara'a fal fuskar doctor ɗin yace " your excellence barka da zuwa" Doctor ya faɗa yana jawa Jalal kujera zama yay Kafin ya sauke numfashi ya saci kallon mutumin dake kusa dashi yace "mun same ku lafiya? Ya masu jiki" Doctor yace "Allhamdulillah ya fama jama'a,ga zaɓe na ƙoƙarin zuwa kuma,in sha Allah mune da nasara" Jalal lumshe ido kawai bai ƙara magana ba,ganin hakan yasa Doctor ya kalli mutumin yace "Alhaji Jafar ina jinka har yanzu jikinne?" Jafar yaja numfashi yace "wlh fa, yanzu ma haka sai tai ta zubar da jini kuma hakan bai taɓa faruwa ba sai wannan karon,ganin hakan yasa nace bari nazo nan tunda daman kai ka fara dubata,ko sanin zuwa nan a can garin mu ba ai ba" Doctor yace "ikon Allah,gashi duk am mata wasu gwaje-gwaje amma an rasa gane kan abun" Jafar yace "haka fa" Jalal dake zaune yana sauransu ya ƙara satar kallon Jafar ɗin da ɗan sauri ya janye idanunsa sbd haɗa ido da sukai da Jafar wanda shima yake kallon Jalal, Doctor yace "to ai faɗuwa tazo dai-dai da zama ga babban likita zaune yana jinka ma" Doctor ya faɗa yana nuna Jalal da hannu,shikam Jalal nunawa yay kamar bai san dashi ake ba, Jafar yace "Ni kamar kallon sani nake masa ma" dry Doctor yay yace "ai ba abin mamaki bane,kasan a nan IBADAN shine ya fito takarar governor a jam'iyyar D.R.P " jinjina kai Jafar yay yana mai ƙara kallon Jalal wanda yay burus dasu yace "Assalamu alaika" lumshe ido Jalal yay haka nan yaji bai son haɗa ido da mutumin can ya nisa yace "wasalamu alaika" ya faɗa yana miƙa wa Jafar hannu,shuru sukai tare da riƙe hannun juna, Jafar yace "ina maka fatan alkairi,ya baka Sa'a" Jalal ya ɗan cije lips yace "Ameen ya hayyu ya ƙayyumu" Jafar ya ɗan ja fasali yace "To bawan Allah ina neman alfarma wajanka,ina fatan zaka dubi matsalar ƴar uwata ta" ajjiye wayar hannunsa yay a karo na farko ya tsurawa mutumin ido kafin ya ɗauke idanunsa yace "dubawar ba shine matsala ba, lokaci shine matsalar Muhammad Jalal Kabeer bobo" da sauri mutumin ya kallesa yace "ina jinka" Jalal yace "kaga yanzu lokacin da muke dashi a rana na nema yake yay min kaɗan,so idan nace maka to zan iya ƙin cika alqawari,amma abu ɗaya za'ai ka amshi number ta,bayan election sai kayi min magana, i promise you in dai matsalarta bai fi ƙarfi ba zan duba" cike da farin ciki Jafar yace "ai babu damuwa zaɓan kamar yanzu ne, Allah dai ya bada Sa'a" Jalal da Doctor suka amsa da "Ameen" Daga haka Jafar ya amshi number Jalal wacce yake using da ita ko da yaushe,yana karɓa yay masu sallama yabar office ɗin shi dai Jalal da ido kawai yake kallon mutumin, ajjiyar zcy ya sauke yace "meke damunta?" Nan Doctor yayma Jalal ba yanin komai sai dai ya ɗan ɓoye masa wani abu. Jinjina kawai yay kana yace "result ɗina ya fito?.. Da yamma misalin wajan 5 motar Jalal data securities ɗinsa sukai parking a parking space na cikin makarantar,da sauri securities ɗin suka firfito tare da zagaye motar tasa,zaman rigar sa ya gyara kafin ya fito,cikin nutsuwa yake tafiya securities na biye dashi har ya kawo office ɗin, tsayawa sukai shi kuma ya shiga ciki hana shiga wani lecture Aminu yay saurin miƙewa tsaye tare da faɗin "ur excellence barka da zuwa" hannu Jalal ya miƙa masa sukai musabaha kana ya nemi waje ya zauna, shuru ne ya biyo baya shi lecture Aminu ya rasa me zai cewa Jalal sbd ƙwarjininsa yay masa yawa,shi kuma Jalal yana jin nauyin magana sbd maƙoshinsa dake masa soya,ga kuma yawan maganar da yaya a yau ɗin nan.. Can lecture Aminu yace "ur excellence did you need something?" Ware ido Jalal yay yace "what about my sister?" Ɗan jim lecture Aminu yay kafin yace "Nihila Kabeer bobo?" Juyawa idanunsa yayi yace "bobo?" Jinjina kai lecture Aminu yay yace "ai ur excellence da haka take amfani dashi,wani lokacin kuma bobo kawai ake kiranta" cike da gamsuwa Jalal bobo ya jinjina kai kafin yace "i na son Form" lecture Aminu yace "ur excellence form kuma?" A taƙaice Jalal yace "eh for new student" lecture Aminu yace "to ur excellence zan bawa Imran ya tahu maka dashi" miƙewa yay ya nufi fita ba tare da yace komai ba. A bakin motarsa ya samu Nihila ita da wasu ƴan mata guda biyu tace "bobo wannan they're my friends wannan Nusrah wannan Taslim" Nusrah tace "ur excellence barka d yamma?" Bai kallesu ba ya shige cikin motarsa yana faɗin "yawwa" Nihila tace "bye darliy sai gobe" warping sukai mata ta shige mota sauran securities ɗin suka shiga tasu kai tsaye suka nufi gida lokacin kusan 5:30. A zaune ya samu Mama yana ganin ta yay saurin waro ido waje sbd gaba ɗaya ya manta da saton data bashi, haɗe rai yay tana ganinsa tace "Allah yasa ba gwalmammiya mace ni ɗin, iyaye na basu haifi mayya ba,dake ni tambaɗaɗiyyace ni kawai babu sanu kawai sai na fara tambayarka abu, a'a wlh babu ruwana kaima kaji da kanka da hakkin da ka ɗauka,domin Allah na gama tamawa zanci tsire har albasa na yanka amma jibi hulaƙanci da yay min, a'a wlh babu komai" da ido kawai ya kalleta tana gamawa ya shige part ɗinsa, Mama ta bishi da kallo tace "laaa wlh bai siyo ba,yau naji tsiya,wannan nanne irin abune ace dan bani da ko sisi ake wulaƙanta ni" Nihila bata kula ta haura upstairs, Mama ta miƙe ta nufi part ɗin Abbou,a baƙin kofa taci karo da Mameey, Mameey tace "a'a Mama lafiya dai?" Mama tace "to kini bau mijikin nazo gani idan da hali?" Mameey tace "Mama yana shan tea ne" Mama ta riƙe haɓa tace a'a wlh babu ruwana meye kuma tea da wannan magaribar maza jeki min iso" Mameey dawowa tayi tace "yace ki shigo" zama Mama tayi tace "sannu ku?" Yace "yawwa Mama ya ƙafar?" Tace "yaushe mukai dakai bana da lafiya Kabeeru, a'a dan Allah kaima kada ka zama sallamamme mana" kallonta yay yace "i through jikin ne" Mama tace "kai kasan wani turanci ni bani a wannan shashanci,daman cewa nayi wai anya kowa Jalalu jika nane ba'a sauya min wani ba?" Gaba ɗaya Abbou da Mummy suka kalleta fuskarsu ɗauke da zallar mamaki "meye zaku wani tsareni da ido kamar wacce tai munafurci" Abbou yace "a'a Mama, meyasa kikace haka?" Tace "wlh Kabeeru dole na faɗa,yaro baya gani na daraja ga alƙawarin ƴan nefa,salin alin mukai magana dashi zai siyon abu amma ya shigo hannu na dukan cinya" ajjiyar zcya Abbou ya sauke yace "a'a Mama kin san yanzu ya shiga busy sabida an kusa zaɓe,so duk yawanci abubuwa mantawa yake dasu,kinga nima yanzu ina son magana dashi amma dole nake ɗaga masa ƙafa" Mama ta miƙe tsaye tace "au haba?" Mameey tace "eh Mama gaba ɗaya bai fi wata biyu bafa" Mama tace "kice gaf da azumi kenan ko?" Mameey tace "ehmn" waje Mama tayi tace "to Allah ya taimaka".. Ana kiran magrib ya fito sanye da milk ɗin jallabiya bai tsaya jiran kowa ba ya nufi masjid,a tare suka dawo da Abbou dasu Aryan,a hanya dai jan Jalal da magana Aryan yake amma yay masa banza,a parlour ya samu Mummy yace "a kawomin abin buɗe baki" da "to" Mummy ta amsa kana ta miƙe tsaye ta nufi ɗakin su Nihila, ƙwance ta samu Jalilerh idanunta a rufe kamar mai bacci kallon Nihila wacce ta gama sanya duguwar rigar baccinta tace "sa hijab ki kawai bobo dinner" kai ta gyaɗa kana Mummy tai waje,hijab ta ɗauka tayi waje tana fita Jalilerh ta miƙe tsaye tana mai dafe ƙirjinta dake buga mata,hannu tasa ta share hawayen fuskarta. A ƙasan carpet ta sameta hannunsa riƙe da Cork yana sha, murmushi tayi tare da yin sallama,kansa a ƙasa ya amsa Batai magana ba ta juya zata fita yace "ki ramin ita" Nihila tace "wa?" Idanunsa ya ɗago ya sauke a fuskarta saurin janye nata tayi sbd yanayin data gansa,wani guntun murmushi yay yace "Jalilerh.. tana shiga ta samu Jalilerh tsaye ta rungome hannayen ta,huce ta tayi sai data gama shiryawa ta ƙwanta can ta kalli Jalilerh tace "kije bobo na kira" zaro ido waje tayi tare da fara rarraba idanunta kafin tai magana Imran ya leƙo cikin bedroom yace "en matan Uncle, Uncle na jira" idanunta na kawo ruwa tace "ayya yaya kace bacci nake.. _UNCLE NE isn't free is for sale 300, account number 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ By NIMCYLUV 6/20/21, 9:26 AM - Buhainat: Imran ya ce" meyasa? Bayan idonki biyu?" Shuru tayi domin ita kanta bata san dalili ba ya juya yace "A'a babu ruwa na nikam, ƙilan ya ɗaga maki ƙafa,amma ni sai nai laifi" Yana faɗin hakan ya fice,baby hijab ta ɗauka ta sanya a saman blue ɗin kayan baccin data saka kana ta sanya plat shoe ta nufi fita sauka, Nihila dake ƙwance ta gyara kwanciyar ta tace "Kibi a hankali" Tsayawa tayi tana tunanin maganar Nihila kafin taja jikinta zuwa downstairs,babu kowa a main parlour hakan yasa jiki a sanyaye ta nufi part ɗin samarin gidan,kusan duk sun rufe part ɗin su nasa ne kawai ya rage a buɗe. Cikin siririyar murya tace "Salumualak" Shuru babu amsa hakan yasa ta fahimci babu kowa a parlour'n, lumshe idanunta tayi sbd sanyi da kuma ƙamshi parlour'n daya daki hancinta,jiki a saɓule ta nufi cikin bedroom ɗinsa,yana zaune tsakiyar bed ɗin dake ɗakin hannunsa riƙe da hisilin muslum,tace "Salamualak" ba tare daya kalleta ba yace "wasalamu alaiki" tsayawa tayi daga bakin ƙofa kanta a ƙasa,ta gefen ido ya kalleta can ya miƙe tare ya ajjiye hislin musulm ɗin hannunsa, ƙara zama yay akan sofar dake kusan bed ɗin yace. "Fita idan ba zaki shigo ba" Jin haka yasa Jalilerh ta ƙarasa shiga tare da zama a gefen ƙafafunsa ta sunkuyar da kanta ƙasa. Shuru yay mata shima ba tare da yace komai ba,sama da 20minutes tana zaune shima haka yana latsa wayarsa, ɗan gyara zaman tayi tace. "Uncle gani" Shuru yay mata sai data ƙara cewa "Uncle" sannan ya ajjiye wayar tare harɗe hannayen sa a ƙirji yace "Kina da sha'awar karatu?" Da sauri da ɗaga kai ta kallesa sai kuma tayi ƙasa da kanta tace "Eh Uncle" kai ya ɗaga yace "Ok which school the you like?" Juya fararen idanunta tayi kafin tace "University of California Merced (Stanford University, officially Leland Stanford Junior University,[12][13] is a private research university in Stanford, California. Stanford was founded in 1885 by Leland and Jane Stanford in memory of their only child, Leland Stanford Jr., who had died of typhoid fever at age 15 the previous year.[2] Stanford is ranked among the best universities in the world by academic publications.[14][15][16][17][18] It is also one of the top fundraising institutions in the country, becoming the first school to raise more than one billion dollars in a year.[19])" Saurin zaro ido waje yay da ɗan mamaki a fuskarsa yace "Lalle sai ita" Da sauri tace "Uncle nafi sonta itace ambition ɗina,ban jin idan ba ita ba zan so wata daban" Miƙewa tsaye yayi tare da faɗin "Ok hqr da karatun,nama fasa gaba ɗaya" Idanunta na kawo ruwa tace "Please Uncle" Zama yay kan bed yace "Daman ban niya ba,dole akai min" kuka ta sanya masa tare da kwanciya a saman carpet tana birgima,zaro ido waje yay yana mamakin yadda kuka bai mata wahala,gaba ɗaya ta sauya a ƴan kwanakin da yay bai ganta ba,ta ƙara girma sosai ga wani hankali daya zo mata,komai na girman ƴar mace ya gama bai yana a jikinta,amma kallo guda zakai mata ka fahimci zallar ƙuruciyar da take tare da ita,sam bata da wayo komai a shagwaɓe take yinsa,babban abinda yafi bashi mamaki yadda lokaci guda ta bar shisshige masa ta daina raɓar jikinsa. Ajjiyar zcya ya sauke yana mai ƙara kallon yadda take kuka da birgima. Idanunsa yaja ya rufe wani wahalallan bacci ke damunsa ga kuma yadda take kuka indai yaci gaba da sauraran kukan tabbas kansa sai ya amsa masa. A hankali ya ƙarasa inda take ƙwance ya durƙosa tare da sanya hannunsa ya ɗago ta zaune, hannu yasa ya tallafo haɓarta murya can ƙasa yace. "Mene?" Jikinsa ta faɗa tare da sanya sabon kuka, shuru yay mata yana sauraren yadda take kukan da dukkan ƙarfin ta, miƙewa yay da ita har zuwa parlour'nsa Yana zuwa ya ƙarasa saman sofa ya zauna, hannunsa yasa cikin sumar kanta yaji laushi gwanin sha'awa,can yace "Shuru" Fuska ta kwaɓe tace "Uncle kace zaka kai Ni,ina so" Yadda tai maganar kamar yarinyar goye yasa ya ɗan saki murmushi mai sauti yace "da gske?" Da sauri ta ɗaga masa kanta alamar "Eh" Lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe yaja numfashi yace "ok stop cry" shuru tayi tana sauke ajjiyar zcy,shima shuru yay yana ɗan ƙara shigar da ita jikinsa Kai ta ɗaga ta kallesa tace "Uncle please" Ta faɗa tana jan beard ɗinsa, kallon ta yay kafin ya ɗan janye jikinsa daga nata yace. "Zaki,but not know" Baki ta turo gaba tace "sai yaushe?" Baya yay ya ƙwanta jikin sofar yana shafa sumar ƙasa yace "Sai nai aure,sai na kaiki wajan Matana kinga basai kinyi nisa da dangi ba" Shuru tai masa bata ƙara magana,har ya kula kamar bata mood ɗinta,hancinta yaja yace "What!?" Raurau tayi da ido tace "To yaushe zakai?" Cireta yay a jikinsa ba tare daya tanka ta ba yay shigewarsa cikin bedroom ɗinsa,yana shiga ya ƙwanta yaja duvet ya rufe jikinsa,kana ya kashe hasken ɗakin Da ido kawai ta rakashi harya shige,kuka tasa ita kaɗai sai da tayi mai isar ta sannan ta miƙe ta nufi waje. A hanya taga Aryan tsaye da ido kawai yake kallonta harta shige,a main parlour ta samu Abbou zaune yana shan tea,sunkuyar da kanta tayi tana wasa da hannunta Murmushi yay yace "Dear daga ina?" Juya idanunta tayi tace "Uncle ya kira ni" Abbou yace "ok goodnight"... Washegari da yamma Governor Mubarak Yahya cibo ne zau ne shida Lamir suna shan kayan fruit, Lamir yay murmushi yace "yanzu lokacin hutunsa ne,ranar da yake muradi ranar da yake jira tazo masa,muma ita muke jira a ranar zamu tar watsa farin cikinsa,a ranar zamu tarwatsa haɗin kan da suke dashi a gidan,a ranar zamu wargatsa komai nasa,tabbas zamu shayar dashi mamaki,mamakin irin wanda ba'a taɓa bashi ba,zamu bashi ƙyauta,gift ɗin da bazai taɓa mantawa da shi ba a rayuwarsa" Lamir ya ƙare maganar yana saki wata dryar, Mubarak Yahya cibo yace "A barshi ya huta,yaji daɗin rayuwarsa yay komai cikin farin ciki" Lamir ya ce "wannan ranar zanfi kowa farin ciki,a kuma wannan ranar zan ƙara sa cika muradina ta hanyar da babu wanda yay tunaninsa" Hon Faisal Lawan yace "Kai Lamir babu ɗan iska irinka,wlh muguntar na sani nishaɗi kai tantiri ne na ajin farko,baka da tausayi ko imani" Lamir ya ajjiye bottle water ɗin hannunsa yace "Ai munsan takan siya,nifa ƙadangaren kan tulo ne dole a barni a yadda aka ganni" Mubarak Yahya cibo yace "Wannan gsky ne,amma yaya kukai dashi Aryan ɗin?" Lamir yace "wannan na sai tashi a hanya,daga ko yaushe zaka iya jin kiransa a waya,shi kuma dashi za muyi amfani wajan ruguza rayuwar Wannan shegiyar yarinyar"... A can Birnin nufar Papa durƙoshe gaban Uwa sundu yace "Jinjina ga uwa sundu ban gama gasgata zancen ki ba sai jiya,nayi mafarki wanda nake da tabbacin zai zama gsky,sbd yadda abubuwa suka dinga zuwarmi ɗaya bayan ɗaya,abu mai cike da almara,tabbas jikanyata zata dawo gareni,kuma zan haɗata da mutumin da zai ma garkuwata,wanda zai zama jigon wannan birnin" Uwa sundu ta kyakkyata dry kafin tasa hannu ta daki wani dotse nan take dotse ya fitar da wani baƙin hayaƙi,hayaƙin yay sama ya ɓace ɓat Kana tasa hannu ta buga wani ƙaho shiga jini yana zuba tace. "Mun daɗe da fara farautar rayuwarsa tun yana jariri,za muci gaba da hakan har lokacin da burinmu zai cika,wannan hayaƙin da jinin sune makaman mu a garesa,tabbas zai halaƙa tunda ya nemi shiga gonar da bana sa ba" Papa ya miƙe tsaye yace "Dukkan abinda uwa sundu tayi dai-dai ne,ina goyan baya" Yana faɗin hakan ya doƙa mata ya fita. A harabar gidan yaci karo da Jafar shida zulfa,da sauri tayi bayan Jafar tana ɓoyewa, Jafar ya kalli mahaifin nasa yace "Gaisuwa ga shugaban nufar" Wani kallo yaywa Jafar yace "Ina kaje shekaran jiya" ba tare da komai ba Jafar yace "naje karɓar magani ne" kallonsa kawai yaya kana juyawa yay shigewarsa cikin tirakarsa,yana zuwa ya samu Shila zaune tana ganinsa tace "Barka da shigowa shugaban nufar" zama yay yana hura hanci yace "Yawwa an gaida matar shugaban nufar. Ranar juma'a juma'a da safe duk jama'ar gidan suna zaune a main parlour ana hira, Jalal na can gefe yana sauraren wa'azi a cikin wayarsa ya sanya airpies sbd hayaniyar jama'a, Mama ta kalli kowa ta taɓe baki kafin tace. "Wai Kabeeru baka da iko da gidan ka ne ban sani ba?" Gaba ɗaya parlour'n sukai shuru suna kallon Mama, Abbou yace "A'a,me kika gani Mama?" Mama ta tura ɗan kallabin dake ganta,furfurar dake ganta ya bai yana tace "Duba zabga zabgan masari a gabanka,ga wasu ƴan matan biyu gabanka,shin kai baka tausayin kanka kenan,kai ta ciyar da ƙartin banza, a'a wlh wannan sangarta tace Kabeeru" Cike da rashin fahimta Abbou yace "Ban gane ba Mama,wani abun sukai bana da labari kuma?" Dakakken goran data daka ɗazo takai bakinta tare da faɗin "Me kuwa za suyi min Kabeeru? Ni ina da hankali ko sumin ba kulasu zan ba,ina magana akan yadda ka zuba masu ido shin kai baka sha'awar ace yau an haifa maka jika?" Ajjiyar zcy Abbou ya sauke kafin yace "Ai Mama ina jin sai munje ƙauye kin zaɓa masu" Mama ta washe baki tace "Wlh daka faranta min,ga ƴar ƴan Zuwaira nan duk sun girma, musamman babbar Zaituna zata fi dacewa da Jalalu" Dan jim Abbou yay kafin yace "Mama kibar maganar Muhammad" turo ɗan kwali tayi gaba tace "dalili bani hujja yanzu,bashi da lafiya ne ko mene?" Abbou yace "eh sabida alrdy yana da matar aure... _is not free is for sale 08119237616_ By NIMCYLUV 6/20/21, 9:26 AM - Buhainat: 56-57 6/22/21, 9:26 PM - Buhainat: *UCL NE* *BOOK 2* 58-59 *Littafin UNCLE NE littafin kuɗi ne akan farashi mai sauƙi, zaka karanta book 1,2,3 akan naira 300 mai sun vip inda zai samu sauran littafai na 600 dan,zaka iya turo da kuɗin ka ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616* Mama ta kalli Abbou tace "eyee haka akai bani da labari Kabeeru?, yaushe kai ma ka zama sallamamme wanda bai son laifin yaransa? Fisabilillahi ace samari manya kuma ƙarti a gidanka amma kaƙi aurar dasu, a'a wlh wannan sangarta ce ban taɓa ganin inda akai wannan abun kunyar ba,da ƙauye ne duk suna da yara ƴan dugui dugui gwanin sha'awa" Kafin Abbou yace komai Mameey tace "Eyee! mata aka samawa yaron namu babu labari Abbou Jalal?" Da ido Abbou ya kalleta ba tare kuma daya bata amsar maganarta ba ya kalli Mama yace "Kiyi haƙuri in sha Allah da zarar komai ya lafa duk zasu lalubu matan auren" Taɓe baki Mama tayi tace "Dadai yafi,amma shi wancan basa mudan ai sai dai a sama masa,dan naga alama kamar ma tsoran matan yake,bazai iya tsayawa da mace har yace yana sonta ba,oh ohhh ohhhh banda ma zamani ina zaka kalli indon mutum kace kana sonsa kuma ya tsaya ai sai gudu,amma yanzu abin naga kamar wani gasa ne,haka jiya a talabijin naji ana ta faɗar wani abu kai abindai sai dai su, hadda runguma fa" Ta faɗa tana ɗan saka hannunta a haɓarta alamar mamaki Murmushi Mummy tayi a zcyarta tace "Tsofa labari" A fili kuma tace "Mama wannan ai ɗari'arsu ce haka,kinga Film ɗin hausawanmu babu haka,so ko wanne yare aƙwai al'adar su da kuma ɗabi'ar su,da ga Kennywood ɗin zuwa India duk daban daban ne" Mama ta ya tsuna fuska tace "Tirr da wannan ɗabi'ar mutane kamar tsirara" kafin ta kuma kallon Abbou tace "Yawwa! Nace wacce mata ka zaɓawa Jalalun?" Miƙewa Abbou yay ganin lokacin masallaci ya kusa yace "Wata ce,soon za kiji komai ai" Mama ta kwaɓe fuska tace "Meya suun kuma?" Aryan yay dry mai yawwa kafin yace "Wai da wuri,ai Abbou daka faɗa mana domin mu fara shirin ganin Antyn tamu wacce tayi dacen samun zan kaɗeɗen saurayi irin yaya" Abbou bai ƙara magana ba sai kallon Jalal da yay wanda ko inda suke bai kala ba bare su saka ran zai tanka maganarsu yace "Muhammad lokacin masallaci yayi fa" Idanunsa ya buɗe tare da saukesu akan Abbou bai ce komai ya miƙe tare da nufar part ɗinsa, Mama tace "Allah ɗaya gari babban" Sarai yaji maganarta amma yay gaba abunsa, Aryan ma miƙewa yay tare da shigewa nasa part ɗin ya rage daga Mama sai Mummy da Mameey, Mameey tace "Mummyn Jalal me za'ai a gidanne yau?" Mummy tace "Haba Mameey duk abinda kikai dai-dai ne,tunda yau friday duk samarin gidan suna nan" Kai Mameey ta ɗaga tace "Bari naje wajan Laure idan yaso taje anjima ta shigo,kin san indai tasa hannu to Jalal da Abbou Jalal baza su ci ba" Tana faɗin hakan ta nufi hanyar kitchen Mummy kuma tayi upstairs part ɗin su Jalilerh. Jalal na shiga part ɗinsa ya nufa cikin bedroom kai tsaye ya shige cikin bathroom yana zare ƴar ƙaramar singlet ɗin jikinsa da kuma wando three gaiter daya saka, shower ya sakarwa kansa yana mai lumshe idanunsa,maganar Abbou ce ta faɗo masa,mai yasa har yanzu babu wanda yake ƙoƙarin fahimtar abinda yake damunsa ne? Mene yasa har yanzu babu wanda zai iya tararsa ya tambaye sa dalilin yasa bai son yin aure? Ko kuma hakan da akai masa yana nuni da suna son suga hankalinsa ne? Wa zai aura? Zata iya fahimtar sa kamar yadda ya fahimci kansa? Zata iya zama dashi a haka? Ko kuma ba zata iya ba? Wanne kallo zatai masa idan ta san bazai iya biya mata buƙata ba?zata raina sa ko kuma zata tausaya masa ne?mene dalilin daya sanya za'a takura rayuwarsa akan yay wani aure ne? Yana da tabbacin sun san shi ba yaro bane indai yana buƙatar aure zaiyi ba tare da an takurasa ba Babu wanda ya isa ya sanya shi yin aure ba tare da yay niyya ba, Koda an tilasta shi yay auren, tabbas matar zata zama kayan wanki ne wanda basu da ranar wanke wa, Iska ya fesar mai zafi ta cikin bakin lokacin guda yanayinsa ya sauya, shower ya kashe,tare da yin brush ya ɗaura alwala,yana fitowa ya nufi dressing mirror lotion ya shafa mai ɗan sauƙin zafi, tare da fesa body spray a saman fresh skin ɗinsa,wajan wardrobe ya nufa wata shadda majic ya ɗauka mai kalar sky blue tare hula mai kalar light blue,cikin sauri yake komai sbd ganin lokacin na neman yanke masa,black half shoe ya sanya,tare da ɗaukan paryaer mat ya fita a ɗakin Yana fita parlour yaga babu kowa kai tsaye ya shige part ɗin Mama zaune ya sameta tana faman daka goro, a kanta ya tsaya tare dayin shuru yana tunanin ta inda zai fara,dan idan yace cikin ɓacin rai zai magana za'a iya samun matsala sbd gaba ɗayansa jinsa yake a sama zcyarsa banda tafasa babu abinda take,ba yajin a yanzu zai iya control kansa amma ya zame masa wajibi daya saita kansa, Mama ta taɓe baki tace "Ayee mama ayeee mama mayeee iyeee,ayeee mama labu labu mama yeee iyeee" Haɗe rai shima yay kafin yay ƙasa da murya yace "Ina yini" Cikin ƙufula Mama tace "Kaji ance bani da lafiya ne Muhammad? Da ban yini da lafiya ba aida ka samu labari wajan ubanka" Cije lips yay kana ya zamu daga saman sofa yace "Haba matar,laifin me mijin yayi ne" Taɓe baki tayi tare da watsa dakakken goran a baki tace "Uhmm duniyyanci kenan,Ni za'ai wa sanabe" Zamuwa yay daga saman sofar gaba ɗaya ya ƙarasa inda take zaunan ya cire hular kansa tare da ɗura kan a saman cinyarta,shuru tayi tana ɗan sauke ajjiyar kafin tasa tafin hannunta a saman sumar kansa ta shafa a hankali tace "Nayi kewar jikana kuma mijina" Ɗago kai yay tare da zubawa Mama Idanu wajan 3minutes yace "Mama mene yasa kikeson dole sai nayi aure ne?" Washe baki tayi tace "Kai ɗaya kai ne jikana na miji,sai ƙaramar ƙanwarka Ina son naga ka sama min yara,ina da burin naga ka tara zuri'a masu yawan gaske kuma masu albarka,bana son yadda ban tara iyali ba ace kaima haka tara ba,wannan dalilin ya sanya nake burin naga kayi aure kafin ƙasa ta rufe idona,kullum cikin mafarkai nake wanda bana gane kansu ina jin tsoro dan ban san dalilin wannan mafarkan ba,kaji dalili nason naga ka ajjiye zuri'a" Ɗago jajayen idanunsa yay yana mai kallon Mama, lokacin guda zuciyarsa ta bada sauti damm Tabbas asiri sa yana gaf da tunuwa, rauninsa yana shirin bai yana abinda ko a mafarki baya fatan ace hakan ya kansace,abinda bashi da ikon faruwarsa haka kuma bashi da ikon hana faruwarsa, ƙaddara juyi juyi ce tana maida mai ƙyau ya zama mara ƙyau ko kuma ta mayar da mara ƙyau ya zama mai ƙyau,yana da yaƙi nin tasa ƙaddarar zata juya daga mara ƙyau ta dawo mai ƙyau,yaushe? Da wanne lokacin? Shine abinda bai sani ba,runtsa idanunsa yayi yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da sauri da sauri wayarsa take cikin aljihu ce ta fara ƙara, miƙewa yayi sbd yasan kiran daga wane kai tsaye ya fice daga ɗakin idanunsa rufe, Mama ta bisa da kallo tare da tafa hannayenta tace "Ohhh ni Abu ina za'a biyewa wannan yaron,dole sai an nema masa taimako ƙilan wata baƙar aljanarce ta aureshi..," Sai kuma tasa hannu da sauri ta rufe bakinsa tana juyawa tare da ƙare wa ɗakin kallo tamkar wacce taga aljanar a gabanta. A main parlour ya samu Abbou tsaye shida samarin gidan,kamar haɗin baki duk shadda iri ɗaya suka saka babu bambanci hadda Abbou. Imran yace "Abbou lokaci na tafiya" gaba Abbou yayi Irfan da Imran suka take masa baya sai kuma Aryan na ukunsu,har suka fice daga cikin gidan Jalal na tsaye yana kallon su, Irfan ya kula Jalal bai taho ba ya juya baya a hankali ya hangesa yana tafiya lokacin daya iso wajan har sun shiga mota, Aryan a motar sa da Imran a gaba sai Irfan a bayan motar, Jalal shi kuma ya nufi motar da Abbou ya shiga ya zauna a back seat kusa Abbou,sai kuma motar securities ɗinsa ta rufa masu baya,misalin 1:30 suka isa harabar babban masallacin juma'ar jama'a sai ɗagawa motar Jalal hannu suke, yana daga cikin motar yake kallon kowa ɗai-ɗai har suka ƙarasa wajan parking,sahun farko Jalal ne tsaye bayansa kuma ƴan uwansa gefensa kuma Mahaifinsa a haka sukai sallar har aka idar,ana idarwa kowa ya fara tashi, Abbou hannun Jalal yaja suka nufi ƙofar baya sabida dubban jama'ar da suka tare ƙofa suna jiran fitowar sa,a haka suka ƙarasa wajan motocin su ba tare da angansu ba,kai tsaye suka nufi gida,tun a hanya aka fara sakin breaking news a gidan t.v da gida redio akan _Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo mai neman takarar kujerar Gwamna a jam'iyyar D.R.P ya hallarci sallar juma'a shida danginsa_ A ka rubuta hakan tare da photonan sa dana ƴan uku, da yawanci photonan wasu ne sukai masa a wajan,duk halin da yake na ƙunci da rashin sukuni bai hana shi yin wani lafiyayyan murmushi ba,hannu yasa yaja sajen fuskarsa kana yayi baya tare da lafewa jikin kujerar yana sauke ajjiyar zcy. Da yamma wajan biyar da rabi governor Mubarak Yahya cibo ne zaune gaban wani mutumi dake sanye da wasu jajayen kaya jikinsa duk anyi rubutu da jan fenti, idanunsa manyan manya wanda ƙwayar cike ta kasance jajir tamkar zata zubar da jini,gabansa ƙasa ce da kuma wasu manyan ƙoƙuna,dariya bokan yay yace "Kana cikin halaka wacce idan kayi sake ta faɗa maka ka shiga uku babu mai iya cireka daga cikin ta, abubuwa da yawa suna shirin faruwa amma ba zaiyu na faɗa maka yanzu ba,sai dai abu guda zakai wanda zaka iya tseratar da kujerarka da kuma mutuncinka,idan kai hakan babu shakka zaka daumawa ne tare da kujerarka babu wani wanda ya isa ya karɓa daga wajanka" Mubarak Yahya cibo jikinsa na rawa yace "Na maka al'ƙawarin ko mene zan aikata dukkan abinda kake so zan baka muddin ba rayuwata ka nema ba,burina ni bai huce a dauwamar dani a matsayin zaɓaɓɓe kuma shugaban dake wakilan wannan yankin na IBADAN ba,na mulki kowa na juya kowa yadda nakeso,na zama shararre tako wanne ɓangare" Boka Saƙib yace "Abubuwa uku muke nema wajanka,biyun farko buƙatun aljanu ne wanda suka saba maka aiki,na ukun kuma buƙata tace,domin aikin da zan maka ba ƙarami bane zan sanya kaina cikin hatsari,Amma muddun ka biyamu abin da muka ɓukata kai da mulki sai mutuwa" Jikin Mubarak Yahya cibo yana rawa yace "Faɗi abinda kake so zan baka,ko mene shi kuma komai girmansa" Boka Saƙib yayi wata mahaukaciyar dry nan take wani hayaƙi ya fara fita ta cikin bakinsa,wajan mintuna biyar sannan yayi shuru tare da tsuke fuskarsa yace "Muna buƙatar jarirai guda biyar sabbin haihuwa,sai kuma idanun yara masu wayo guda biyu...," Shuru yay na wani lokaci kafin ya ɗora da faɗin "Buƙata ta ƙarshe kai da matarka muke buƙata,zanyi amfani dakai kuma zanyi amfani da matarka ne bayan kaci zaɓen" Cikin hanzari Mubarak Yahya cibo ya ɗaga kai ya kalli boka Saƙib kana ya maida kan zuwa ƙasa yace "Ban gane mene kake son faɗa ba" Wangalelen bakinsa bokan ya buɗe yace "Ina nufin zanyi amfani dakai ma'ana zamuyi luwaɗi (Astagafirullah) sannan idan kaci zaɓen zaka kawo min matarka na ƙwanta da ita,wannan bawai shawararka nake nema ba kusan dole ne sabida ka riga ka aminci da abinda nace tun kafin na gaya maka abubuwan da muke buƙata,idan kaƙi kuma zaka kaga abinda zai faru da kai" Tunani Mubarak Yahya cibo ya fariyi,shin boka Saƙib nada cuta ko bai da ita? Kullum zasu dinga aikata hakan ko kuma na wani lokaci ne,sannan idan yaci zaɓen zai iya ƙin kawo masa matar tasa sbd burinsa ya riga daya gama cika bashi da ikon da zai sanya a ƙwace masa mulkinsa, numfashi ya sauke kana yace "Buƙatar ka a gareni na yini guda ne? Ko kuma na wasu ranaku ne?" Zane boka Saƙib yayi a jikin ƙasa kafin ya ɗago kai yace "Na Sa'a biyu ne kacal,da zarar mungama shikenan ka gama aikinka sai bayan zaɓe" Murmushi Mubarak Yahya cibo yayi yana mai jin wani farin ciki tare da anushuwa a cikin zcyarsa, gani yake tamkar ya yaci wannan zaɓen ne hakan tasa cikin sauri yace "na amince.. By NIMCYLUV 6/26/21, 2:43 PM - Buhainat: *UCL NE* BOOK 2 60-61 Dariya boka Saƙib yayi kafin ya daki wani ƙoƙo daga cikin ƙoƙonan dake gabansa,nan take photon Jalilerh ya bai yana tana zaune a gaban dressing mirror tana shafa lotion daga ita sai ɗan kuntun towel, Tsora mata ido boka Saƙib da Mubarak Yahya cibo sukai ko wanne da abinda yake saƙawa a ransa,can boka Saƙib ya ƙara dukan ƙoƙon nan take photon ya ɗauke,kana ya ɗago kai ya kalli Mubarak Yahya cibo yace "Wannan tana da muhimmanci a gareka,idan ka sameta ba governor har shugaban ƙasa sai ka zama" Baki ya washe domin nan take ya fahimci wacce yarinya ce domin har abada bazai manta da ita ba,numfasawa yayi cikin hanzari kuma yace "Mene muhimmanci ta a gareni?" Miƙewa boka Saƙib yayi yace "Ba yanzu ba sai nan gama kaɗan zan sanar dakai muhimmanci ta,da kuma abinda za'ai mata,zaka iya tafiya duk sanda na kiraka ranar zan gabatar da ƙudiri na a kanka,kada ka manta da jaririran da kuma idanuwan" Yana faɗin haka ga shige cikin wani ɗan ma dai-dai cin ɗaki, farin ciki fal fuskarsa ya fita tunda a hanya ya sanarwar da Lamir ya kira masa p.a ɗin sa.. Da daddare Jalal ya na zaune a parlour'n sa shida Jafar yana masa bayanin abubuwan da Prince Hassan ke yaɗawa a media ya wanci duk yaɗa manufa ne da kuma tunasar da al'umma muhimmanci al'ƙawari,da kuma gaya masu irin nagartarka, ajjiye glass cup ɗin hannunsa yayi,a hankali kuma ya kalli Jafar yace "Me kake harshashe akan wannan zaɓen?" Wayar hannunsa Jafar yayi kafin yace "Eh to,da alama bamu da magauta, sannan kuma ya maɗiɗi da ake dakai akan abinda ya faru yay sanyi domin yanzu ba'a maganar,abu guda mutane suke yawan surutu akai wanda nima shi yake ban mamaki da kai boddy,kuma koni ina son na san mene yasa hakan?" Lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe su akan Jafar,cikin ƙasa da murya kuma yace "Mene?" Jafar ya maida hankalinsa akan Jalal sosai kafin ya numfasa yace. "Tayaya wanda bashi da iyali wanda bai son yadda ake mulkar iyali ba har yake tunanin mulkar dubban jama'ar gari?" Wasu ana gane adalci ne a lokacin da suke adalci a cikin iyalansu,uwa uba idan mutum ya kasance yana da zuri'a masu yawa, Jalal nima yanzu ina son nasan mene yasa aduk lokacin da akai maka maganar aure saika bauɗe? Afuwa bawai ina saka maku ido a cikin gidanku bane,amma ina kula da komai kuma ina fahimtar ka,ka girman sosai amma a yanzu ace da ba Nihila nake jira ba dana manta dayin aure,kana da dukiya,kana da ilimi,kana da kyakkyawan tsohe asali kuma nagarta,babu wata ƴar mace da zata kalleka tace bata sonka,kai ko a matan ka rasa wa zaka ɗauka, aƙwai matan da dayawa zasu kawo maka tayin soyayyar su,bama ni ba maganar da ake yanzu Aryan ma shirin yin aure yake" hannunsa ya tura cikin sumarsa ya ɗan birkita ka ɗan kafin ya saki wani guntun murmushi yace "ALLAH ya sanya alkairi" Jafar ya kalli Jalal cikin serious magana yace "Meye damuwarka?mene yasa baka son yin aure ina son sani indan har da gaske kallo aboki nagari kake min kuma wanda yake da kusanci dakai" Miƙewa Jalal tare da nufar cikin bedroom yana tafe yace "Ina sharing damuwata ne da iya zuciyata" Yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa. Da ido Jafar ya bisa yana son fahimtar abinda yake zuciyar Jalal ta hanyar ƙurawa fuskarsa ido amma bai fahimci komai ba,domin fuskar bobo wasai take. Abu alamar damuwa ko guda. Agogon hannunsa ya duba yaga 9 saura, miƙewa yayi shima ya fice daga cikin part ɗin Jalal A main parlour ya tarar da Mama hannunta riƙe da mahaifi gefenta kuma Nihila ce tsaye itama sanye da Orange ɗin abaya tayi rollig kanta da vail ɗin abayar, Mama ta kallesa tace "Kai Allah dai yay wadarar rashin ƙiba,ji yadda kake tafiya babu masali,ohhh ƙilan durune ko?" Ɗan haɗe rai yayi sabida ganin Nihila tsaye yace "Ke kuma sa'ido Mama,banda haka mene naki da rashin ƙibata dan Allah?" Taɓe baki tayi tana gyara zaman kalbin kanta tace "Kaga bana da lokacin surutu yanzu, ni ba asa rariya bace maza jeka kira min Jalalu ya kaini shufin" Waje ya nema ya zauna yace "Tab ai sai dai kiji da kanki,nidai aka gama yiwa ba'a" Da sauri ta juya tace "Waye yay maka ba'a kuma? a'a wlh babu ƙyau ai haramun ne,kamar wani yay maka jikin ba Ubangiji ba" Kusan a tare Jalilerh da Aryan suka fito daga parts ɗinsu,da sauri Mama ta washe baki tace "Yawwa takwarar Jalalu ki kiramin malamin naki" Aryan dake tsaye yay saurin faɗin "Malami kuma Mama?" Ta gefen ido ta kallesa tace "Ehmn,ba ankul naji tana faɗa ba?duk da dai ba makaranta nayi ba amma nasan ai malami ake faɗawa" Jafar ya miƙe tsaye yana kallon Nihila kafin ya maida direction ɗinsa zuwa ga Mama yace "Kin faɗi gsky da kikace maki makaranta ba,wanda yay yasan ma'anar ta" Bata kulasu ta kalli Jalilerh wacce har yanzu take tsaye da riga da wando sai vail da tasa ta yane sumar kanta tace "Maza jeki kinji yarinyar kirki,na maki alƙawarin wannan lemon na zuƙa" Kanta a ƙasa jikinta kuma sanyaye ta nufi hanyar da zata kaita part ɗin,da hanzari kuma Aryan yace "Mama bari na kira maki shi,ita aƙwai abinda zata" Haɓa Mama ta riƙe tace "Kaji kinibibi,to ba sallamammiya bace ni,maza ban waje" Bisa dole ya matsawa Jalilerh hanya ta shige ya bita da ido yana mai jin wani raɗaɗi a ransa,musamman da yay duba da kayan data saka. Zama Mama tayi a saman kujera ta tattauna dakakken goran data zuba a bakinta, Nihila tayi dariya tace "Me yasa kike daka goro ne bayan ya haƙora nan a bakinki?" Harara Mama ta watsa mata kafin tace "Sabida ban samu haƙori ba ina uwarki, yooo inama ruwanki danine ba dai ni kikaiwa ruwan dubulan ba,kawai dai nafi jin daɗin cinsa a haka,ba kiga har ƙashi nake taunawa ba" Nihila ba tace komai ba saboda alama da Jafar yay mata da hannu da tayi shuru Ƙwance ta samesa ya ɗaga kansa sama yana kallon silin dake cikin bedroom ɗinsa,tunani ne fal cikin ransa akan abubuwa da suke faruwa dashi,wato bayan ahhalinsa dake ƙwalla fa ran yay aure yadda al'ummar gari,to duk mene yasa hakan ke faruwa ne? Shi kaɗai ne namiji wanda bai da aure?ko kuma mulki da yake nema yasa duk hankali mutane ya dawo kansa? Yasan da ba'ai masa wannan surutu,to inama za'ai masa tunda gaba ɗaya ba'a ƙasar yay rayuwa ba,rabin rayuwarsa a yanzu haka a Paris yayi ta sai dai kuma nan gaba,kuma yasan cewa abune mai wahala yakai adadin shekarun da yay a Paris da ransa,yasan bashi yake tsara rayuwa ba amma yana roƙan Allah ya ɗauki ransa akan ya ƙara adadin shekarun da yayi a Paris,mene a duniyar da har za kaji daɗin zama a cikinta? Aure! Aure! Aure bayan da yawan mutane ba kowa yasan darajar aure ba...," Daga ƙofa yaji ance "Kayiwa aure mummunar fahimta,duk ba sanin al'adun ku na sani ba da kuma yanayin zaman aurenku,amma da yadda su Mummy ke rayuwa a nan gidan zaka fahimci ba duk aka taro aka zama ɗaya ba,ko anamu Yaren ya nuna mana yadda ake zaman aure da kuma yadda ake daraja auren kuma na tabbatar da hakan wajan Ammi na" Lumshe idanunsa yay kafin ya sauke numfashi a hankali yace "Me kika sani akan auren ke?" Duk yadda zcyarta ke bugawa akan abinda yake addabar ta a ƴan lokutan nan bai yana tace "Ban san yaya aure yake ba,sabida bana da tabbacin zanyi sa,amma yadda Ammina keyi duk da ba komai take ganewa ba nasan aure a wajan hausawa yana da daraja" Miƙewa zaune yayi kafin ya ɗan kalleta da hannu yay mata nuni data ƙarasu ciki,hannu tasa ta danne saitin zcyarta,kafin tayi ƙarfin halin shiga ta ƙarasa inda yake zaune,a gefen ƙafarsa ta zauna saman carpet tace "Uncle Mama tace kaje" Zamuwa yayi daga saman bed ɗin ya ɗura kansa bisa shoulder ɗinta yace "Meyasa ke baza kiyi auren ba tunda kin isa?" Runtsa idanunta tayi da ƙarfi ka ta ɗan ware bakinta tace "Tayaya wani zai ganni a halin da nake a yanzu har yayi sha'awar aure na, muna da saɓanin addini kuma babu wani na mijin da zai sha'awar aure na,koda yayi danginsa ba lalle su aminta ba,kuna Sallah,azumi,kuna sadaka kuna bada zakka kuna ziyartar ɗakin ALLAH,uwa uba wanda babu yadda dashi ba ku kun yarda dashi,kaga muna da banbanci mai yawan gaske,wazai yarda ya ajjiye guba cikin abu mai ƙyau,na sani koda na amshi musulunci wata rana zan haɗu da fushin uwa sundu,zan fuskanci zalunci wajan jama'ar birninmu, mutum biyu zasu samin garkuwa a birnin" Ta ƙare maganar muryarta na rawa,wajan 10seconds yace "Su waye?" Cikin rawar murya tace "Uncle Jabir da Ammi" Ta ƙare maganar tana sakin kuka,a hankali yaja idanunsa ya lumshe kukan nata da yaji ya tsananta yasa ya jawo ta jikinsa tare da rungome ta ya shiga bubbuga bayan ta,shuru sukai gaba ɗaya kafin ta miƙe da sauri daga jikinsa tace. "Uncle ina son komawa gida, Please ka mai dani kaji" Hannunsa yasa ta tallafo haɓarta tare da cewa "Look at me" Kasa kallonsa tayi sai idanunta dake zubar da ƙwalla, murmushi yay dan yasan daban ba zata kallesa ba,komai nata ya sauya saɓanin da,tana da kunya hankali nutsuwa,komai nata daban yake kallonsa a yanzu, ƙasa yay da murya yace "Why kike son haka? Ko kin mata da saurayin naki na can me jiran ki?" Turo baki tayi tana ƙara sautin kukanta, baya yayi ya jingina da jikin bed jin tare da zuba mata shanyayyun idanunsa, Ajjiyar zuciya Aryan ya sauke da sauri lokacin daya gama kallonsu,tunda ɗazo ya shigo da Mama tace taji shuru yaje ya duba,fita yayi daga part ɗin yana tafe yana dailing wata number kana yay kira, ɗauka akai daga can ɓangaren Lamir yace "Lafiya kira a wannan daren?" Aryan kamar zai sanya kuka yace "Aƙwai matsala Daddy Lamir" Lamir ya kalli p.a dake kusa dashi tana driving yace "Yanzu ina hanya,amma meke faruwa ne haka?" Aryan ya kwashe komai ya faɗawa Lamir,shuru yayi yana sauraran abinda Lamir ke faɗa masa,cike da murna yace "Ngd sosai Daddy Lamir" Camerar wayar ya kunna tare da komawa ɗakin Jalal yace "Iya jeki ƙwanta" Kanta a ƙasa tace "me zan cewa Mama to?kasan masifa zatai min" Ɗan haɗe rai yayi yace "kakar tawa take masifa Jaalilerhhhh" Da sauri ta ɗaga kanta dan rabon da taji ya kira sunanta ta manta,da mamaki tace "Uncle kasan sunana daman?" Juyawa idanunsa yayi yace "a'a" Ta kwaɓe fuska tace "gashi ka faɗa yanzu" hankalinsa akan agogon ɗakin yace "a'a" turo baki tayi tace "Amma Mama tace sunanmu iri guda ne" ɗan waro idanunsa yay cike da mamaki yace "laaa haba!? Ni meye nawa sunan" sunkuyar da kanta tayi a cinyarsa tana dry ƙasa-ƙasa,hannu yasa ya ɗago ta yace "ohhyaaa out" turo baki tayi tare da marairai ce fuska girgiza kai kawai yayi kafin yasa hannu yaja lips ɗinta,baki ta buɗe zatai kuka yayi sauri bata light kiss a gefen lips ɗinta a dai-dai nan kuma yaga haske kamar na wuta ya bai yana a ɗakin. Tafiya take a hankali daga ita sai wando da kuma ƴar ma dai-dai ciyar riga iya guiwa kanta sanye da hula,sosai take tafiya lokaci zuwa lokaci tana duba bayanta sabida babu wanda yasan fitowar ta,bata wani buri daya huce taje inda ake kiranta,domin tayi amana kiran alkairi ne,tunda ance mata UNCLE NE ke kiranta,dukkan abinda aka haɗa da Uncle ɗinta tasan alkairi ne,tsayawa tayi bakin wani layi inda akai mata ƙwatance dashi,tana tsaye tana rarraba idanunta,wata dalliyar mota ce ta tsaya a gefenta,baya taja kaɗan,zuge glass ɗin motar akai wani matashin mutum ne age mate ɗin Uncle ɗin ta,ya leƙo da kai waje yace "JALILERH KO?" Kai ta ɗaga masa alamar "eh" murmushi yayi yace "ok shigo to, Yallaɓai Jalal yace akai ki wajansa yana gidan gunarsa" cikin murna ta buɗe murfin gaban motar ta shiga reverse yayi yaja motar da gudu,sosai yake tafiya tun tana ganin abin wasa harya tsallake tunaninta sbd ganin sun fara shiga cikin daji,kallon mutumin tayi tace "a ina Uncle ɗin yake?" Murmushi yay mata yana kara giyar motar ba tare da yace komai,sosai tsoro ya kama JALILERH,cikin tsakiyar wani daji yay parking tare da fitowa daga cikin motar, buɗe mata yay ta fito lokacin idanunta harya fara zubar da hawaye,hannunta yaja tana tirjewa tare dayin ihu amma ko kaɗan bai raga mata ba,juyawa tayi taga dajin babu alamun mutane ko guda ɗaya ga yadda dajin yake da duhun gaske,ahaka harya shigar da ita wata bukka, wani matashin saurayi ne zaune daga shi sai three gaiter ko riga babu jikinsa,sai facemask daya sanya ya rufe fuskar gaba ɗaya,kallonsa ta shiga yi tare da ƙarewa fatar jikinsa kallo,ganin hakan yasa wancan mutumin yay saurin fita tare da rufe ƙofar bukkar,tana tsaye sai ihu take har muryarta bata fita sbd kuka, mutumin ya miƙe tare da ɗaukan wata igiya ya nufi inda take tsaye,yana zuwa ya fincikota ta faɗa saman tabarmar kabar bukkar bai tsaya jiran komai ba ya ɗaureta da igiyar hannu da ƙafa yadda ko mutsi ba zata iya ba, idanunta ta rufe sabida sam ba zata iya kallon abinda yake ba tana a ƙwancen taji ya faɗa kanta tare da tura kansa..,wata razananniyar ƙara ta fasa tare da kiran sunan UNCLE....!! is not free is for sale 300 kawai 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 081192376 By NIMCYLUV 6/27/21, 5:45 PM - Buhainat: *UCL NE* *BOOK 2* 64-65 Kai tsaye kujera dake can gefe da ita ya zauna tare da juya mata baya,a hankali yaja idanunsa ya rufe tare da fesar da iska mai zafi daga cikin bakinsa,sai lokacin kallon da Nusaibat dake masa ya faɗo masa, ɗan ƙaramin tsaki yaja haka nan yaji yarinyar bata ƙwanta masa ba,bata iya ɓoye abinda ke ranta tana abu tamkar wata zautacciya,yasan cewa rayuwa mai sauƙi ce kowa yana da ƴan cin yin abinda yaga dama,amma shi mene yasa bashi da wannan ƴan cin,mene yasa komai yake zuwar masa a baibai ba kamar yadda yake tunani ba,ji yake inama bai nemi wannan kujerar ba,inama bai tsaya takarar governor na ba,da duk hakan bai faro ba,da yanzu jama'a basu saka masa ido ba,yanzu haka dukkan abinda yay idanun jama'a na kansa wani abin kafin yay an samu wani ya fitar dashi,tayaya hakan ke faruwa? suwaye suka sanya rayuwarsa ido har haka? ƙara gyara zamansa yay yana mai jin yadda kansa ke juya masa,tafin hannunsa ya sanya a saman forehead ɗinsa ya fara murzawa a hankali, Jalilerh na gefe tunanin mafarkin da tayi ya hanata sakat,a mafarki ma mutum ɗan uwanka na neman cutar da kai bare a zahiri? Abinda ke ɗaure mata kai yadda akai amfani da Uncle wajan ganin an tarwatsa rayuwarta,mene yasa komai idan zai faru da ita ake haɗawa da Uncle ɗinta?a wancan karan ansa ta muzan tashi,taci zarafinsa ba,a wannan karan kuma an nemi aci zarafin ta ta hanyar amfani da sunan Uncle ɗinta,me yasa a iya kanta kawai hakan ke faruwa?meyasa ba'a amfani da sister ɗin sa? Mene yasa ba'a amfani da wata matar?ko dan ta kasance mara addini hakan take faruwa da ita? Bata da wata addu'a da zata zame mata makami akan maƙiya ko abokan gaba,shuru tayi tana tunanin maganar Nihila inda take cewa *_kiyi tunani da zuciyarki,abinda ta amince maki shine dai-dai_* ajjiyar zcya ta sauke domin zuwa yanzu ta gama yarda da abinda zuciyarta ta amince mata,ta amince da aminda take kwaɗai ta mata tana ganin shine abinda yafi dacewa da ita a yanzu,wanda zai zama garkuwanta,mutsin da taji a bayanta yasa ta juya da sauri,mamaki fal fuskarta take kallonsa, yaushe ya shigo? Tana wanne tunanin? Shin ya ganta daya shigo ko a'a? Meyasa bai kulata ba? Jiki a sanyaye ta miƙe tare da nufar inda yake zaune,tana zuwa ta zauna gefen ƙafafunsa daga ƙasa,sosai bobo yaji idanunta a kansa amma yay kamar bai ganta ba domin a yanzu yana so ya kasance shi ɗaya babu takura,yana buƙatar yay tunani,tunani mai zurfi a kan rayuwar sa yanzu da kuma wacce zai fuskanta nan gaba,suna zaune babu wanda ya iya cewa komai kowa da abinda yake tunani,ita tana buƙatar sanar masa abinda ta yanke, shi kuma yana tunani akan zaɓen dazai gaba a sati mai zuwa, ƙafarsa data zauna akai ya ɗan mutsa kaɗan da sauri itama ta janye jikinta,ganin bashi da niyar tambayarta abinda ya kawo ta wajansa yasa tayi ƙasa da kai tare da kiran sunansa a hankali "Uncle" lumshe idanunsa yay kafin ya fesar da numfashi,bai amsata ba kuma bai mutsa ba,wajan 5minutes ta ƙara kiran sunansa "Uncle" murya can ƙasa yace "uhm"kanta ta ɗaga tana ɗan turo baki gaba,ido biyu sukai dashi kasancewar kansa a ƙasa yake dai-dai lokacin data ɗago kai a dai-dai lokacin shima ya ware manyan gajiyayyun idanunsa,da sauri ta janye nata,shuru yayi mata still yana ƙara ware manyan idanunta a kanta,a zahiri kuma bawai ita ɗin yake kalla ba, fararen ƴan yatsunsa na ƙafa ta zubawa idanu,ko wanne yatsa gargasa tayi ƙwance a samansa,cikin muryar ta mai rauni tace "Uncle nayi tunani kamar yadda baby tace nayi,kuma na amince da abinda Zuciyar tawa take faɗa min,amma bazan samu cikar muradin zuciyata ba sai ta dalilinka"tunaninsa gaba ɗaya ya tattaro zuwa gareta kafin yace "uhm inaji" cikin muryar kuka tare kuma miƙa wuya da kuma yadda da amincin zuciyar ta tace "Uncle ina son kalmar shahada,ina son yadda da annabi Muhammad Rasulullah (S.a.w), Uncle ina son rabauta da addinin musulunci" ta ƙare maganar hawaye na bin fuskarta,kamar saukar ruwan sama haka yaji saukar Muryar ta,da saurin da bai san yana dashi ba,yayi sauri sanya hannunsa ya ɗaga ta zuwa saman kujera, haɓarta ya tallafo idanunsa na yawo saman fuskarta yace "Are you sure? Kin tabbatar da abinda kike faɗa gasky ne?" Cikin kuka tace "na yarda Uncle ba tare da faɗar wani ba,ko kuma tursasawar wani ba,na yarda da hakanne sabida yarda da Annabi Muhammad Rasulullah,kuma da yarda da addinin musulunci shine addini guda kuma mafi suyowa, musulunci shine addinin gsky,kuma shine garkuwan ko wanne ɗan adam" sabida murna da farin cikin kasa cewa komai yayi sai kallonta yake da ido, miƙewa yayi tare da kallonta yace "muje ciki" a ƙofar shiga parlour suka haɗu da Nihila da ido take kallonsu, musamman bobo wanda fuskarsa take ɗauke da matsanancin farin ciki,wanda ta daɗe bata gansa a ciki ba,ganin yadda ta tsaya take kallonsa ya saka yasa hannu ya matsar da ita gefe kana ya shige cikin parlour'n, kusan gaba ɗaya jama'ar gidan na nan hadda Jafar wanda zuwansa ke nan, Mama ce tace "kai kuma lafiya kake farin ciki kamar wanda akaiwa ƙyauta da kujerar Makkah?" Lumshe idanunsa yay few seconds ya buɗe su a kan Mama yace "ko aikin hajji bai kai darajar wannan abunba"jin haka yasa Mummy ta gyara zama tace "bobo bamu musha mana" hannu yasa yaja gefenmu fuskarsa kafin ya sauke tagwayen ajjiyar zcya yace "gaya masu" ya faɗa yana sauke ganinsa akan Aryan kafin ya janye idanunsa,jiki a sanyaye ta faɗa masu the same abinda ta faɗawa Jalal,farin ciki ya sanya kusan gaba ɗaya wajan suka miƙe tsaye,cike da jin daɗi Abbou yace "me ake jira, Muhammad maza bata kalmar shahada, wannan ai abin farin ciki ne"gyara tsaiwa yay dan baya jin zai iya zama, Mameey miƙewa tayi ta rufe wa Jalilerh gashinta da wata red ɗin hula, cikin taushi murya yace "kin yarda kin amince zaki shiga addinin Musulunci ba tare da takurawar wani ko wata ba?" Jiki a sanyaye ta ɗaga masa kai, girgiza kansa yay kana yace "da baki zaki amsa" cikin rayuwar murya tace "eh" jinjina kai shima yayi alamar "good" kana ya ɗura da faɗin "kinyi hakanne bisa rafin kanki,tare da amincewar zuciyarki?" Nan ma tace "eh" cike da farin ciki ya ƙara sakin murmushi,wajan fridge ɗin dake parlour'n ya ƙara gorar ruwa mai sanyi ya ɗauka tare da ɓalle murfin gorar ya sanya cikin bakinsa,sai da yasha fiye da rabi kafin ya sauke gorar ruwan yace "kafin nan zanyi tsokaci akan ADDININ MUSULUNCI" gaba ɗaya wajan suka miƙa masa hankalinsu,banda Aryan da yake latsa wayarsa cikin tsaftacciyar muryarsa ya fara da faɗin. MUSULUNCI addinin Musulincci yazo ne daga Annabi Muhammad tsira da amincin Allah sun tabbata agare shi, shine manzon da Allah ya aiko shi zuwa ga mutane baki daya kuma na karshe annabawa a duniya domin yasake jaddada addinin Allah ayi imani da Allah daya wanda Ya halicci kowa da komai. Addinin musulunci na da mabiya a duk fadin Duniya kuma mafiya yawan su na zaune ne a yankin gabas ta tsakiya da yankin Afirka ta arewa wadanda mafiyansu Larabawa ne masu bin adiinin musulunci, sai dai akwai dunbin mabiya addinin musulunci ako'ina a fadin Duniyar mu, Ma'anar Addinin Musulunci shine " Yarda da Mika wuya ga kadaituwan Allah Madaukakin Sarki, wato Shaidawa babu abun bautawa da Gaskiya sai Allah kuma Muhammad Manzonsa ne (Ma'aikinsa ne), bayan haka ka yarda da dukkan abubuwan da ya kebanta dasu, da mika wuya ga umarnin Allah Ubangijin talikai, tare da tsarkaka daga kafirci (sanya kishiya wa Allah) da kafirai"Allah Madaukakin Sarki shi ya aiko Manzonsa Annabi Muhammadu (tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi) da Al Kur'ani Mai Girma domin yazamo shiriya da Rahma ga Halittu baki daya, an bayyana musulunci a matsayin addinin dake da saurin karin yawa a duniya a kullum wanda ke da Adadin musulmai na Duniya sun kai kusan kashi 24.1% na dukka mutanen Duniya wato fiye da Musulmai Biliyan Daya da Miliyan dubu dari takwas (1,800,000,000) a fadin duniya. tsit wajan yayi banda ƙarar a.c babu abinda kake jin mutsinsa a wajan,hatta Mama zaune take ta tafka tagumi tana jin abinda Jikan nata yake faɗa tamkar balaraban Makkah wanda yake jan sallar ashan yayin azumi, Jalal kam shuru yayi yana jin yadda maƙoshinsa ke suya sabida yawan maganar da yayi,gefe guda kuma yana jin yadda yake samun nutsuwa a cikin zcyarsa,a hankali kuma ya juya ya kalli Jalilerh wacce kanta ke sunkuye sai zubar da hawaye yake, ɗan haɗe rai yay sabida kallon da yaga ana masa,kafin ya sauke idanunsa zuwa ƙasa haɗi da kama hannunta ya sanya cikin nasa ya ɗura da. Dukkan addini na gaskiya ko na karya, dukkan jam'iya mai anfani ko mai cutarwa, dukkan kungiya mai alkhairi ko mai sharri? Dukkan wadan nan suna da akidodin su da kuma ginshikai da manufofin manufofin su, manufofi da ke zama kamar kundi ga mabiyan su. Idan mutun yana son shiga cikin ko wane daya daga ababen da suka gabata, abu na farko da yake dibawa shine wadanan akidodi da gimshikai, idan ya yarda da su, kuma ya kudurcesu ba tare da shakku ba, bayan ya fahimci abinda suka kumsa, sai ya mika wuya, ya kuma zama daya daga ma biya wanan kungiya ko addinni. Bayan haka sai ya kasance wajibi akan shi ayukkan da ke wajibi akansu, ya kuma nisanci ababen da shi wanan kundi ya kumsa tare da ikhlasi a cikin dukkan ayukanshi a kowane lokaci, ya na mai kira zuwa gare shi. Kasancewar mutun a cikin wanan kungiyar yana nufin ya san dokokin wanan kungiyar, ya kuma kudurci manufofinta, bayan haka ya yarda da hukunce hukuncen ta, tare da bayyana wadannan dokoki da hukunce hukumce a aikace. haka ne Muslunci ma. Wanda yake son shiga cikin muslunci ya zama wajibi a kansa yayi imani da kudurce kudurce na muslunci dan ya kasance ya na akida ta muslunci. Wanan akida ta kunshi imani da kasancewar wannan duniyar da muke gani ba ita ce kway ba, akoy abubuwa wa 'ynda ba ma ganinsu, akoy kuma wata rayuwa bayan wannan rayuwar ta duniya. Dan adam bai samar da kanshi ba, bayan haka wani abun halitta bai samarda shi ba, ba wanda ya samarda shi banda ubangijin da ya samarda halittu gaba dai bayan babu su, wandake bada rayuwa ko mutuwa, shine Allah wanda ya halicci kowa da kome, idan kuma yaso sai ya kasha su gaba daya, wanda babu mai kama da shi, babu wani abu da yake buya gareshi, shine na farko babu wani abu gabaninsa, shine kuma na karshe babu wani abu bayansa, shine mai ikon da ba shi da iyaka, shine mai adalcin da bay a kama da adalcin ababen halitta. Shine ya saka ka idodi na dabi ia da rayuwa ke tafiya a kai , ya kuma sanya kome a matsayin sa da ya cancanta tun fil azal, ya kaddara motsi ko aiki da rashin su, yakuma baiwa da adam hankali da yake gane abubuwa da yawa da shi, wanda kuma da shine Allah ya bashi damar zabin abin da yake so a cikin rayuwa. Bayan wannan rayuwar takaitatta ya sanya wata rayuwa wadda take mai dorewa ita ce lahira domin ya sakauta wa masu biyayya gare Shi a kan ayukkan su nagari da aljanna, wadanda suka ki biyayya kwa da jahannama. Allannan shi daya yake ba shi da abokin tarayya, bai sanya tsani tsakanin shi da bayin Sa ba, babu mai ceto agurin Sa ba tare da izinin Sa ba, Shi kadai ake wa bawta, ko wan irin bawta ne. Ya nada ababen halitta wadanda muke ganin su kamar yanda yake da halittu, masu motsi da wadanda ba sa motsi, da ba ma ganin su. Halittun Sa sun kasu kishi uku: Masu alkhairi kadai ( su ne mala' iku ). Masu sharri kadai ( su ne shaidannu ). Wadanda suka hada alkhairi da sharri ( aljani da mutun ). Allah ya na zaben wasu mutane wadanda mala' ikun Sa ke sabkar da shari' a gare su domin su isar da ita ga al ? ummomin su; wadannan mutane su ne manzonni. Shari' a ta karshe daga cikin Shari' o' in nan ( shari' ar musulunci ) ta shafe dukkan Shari' o' in da suka gabace ta, dan haka littafi na karshe da Allah ya sabkar shine Alkur' ani , wanda ya kore dukkan litattafen da suka zo gabanin shi, domin litattafen nan an cancanza su, wadan su kuma sun bace, wasu kuma an manta su; Alkur' ani kadai ne ya kubuta daga ababen da su ka gabata. Kuma hake ne muhamad ( tsira da rahama ta musamman su tabbata a gare shi, shi da dukkan annabawa ) shine manzo na karshe da ALLAH ya aiko, shi kwa dan kabilar kuraishawa ne a cikin larabawa, dan haka da shi aka cika annabci; babu wani annabi bayan shi. Alkur' ani shine kundi na Muslunci , dukkan wanda ya gaskata cewa daga Allah yake shi wannan al kur' ani, ya kuma yi imani da shi gaba daya, to wannan ana kiran shi mumuni. Imani ko da wannan ababe da suka gabata babu wanda ke ganin shi a cikin zuciyar mutane banda ALLAH; domin shi kadai ne ya san abin da zuciya ta kumsa, mutane sun san abinda ke zahiri ne kadai. Domin haka ana dauka mutun musulmi idan ya yi firici da shahadar cewa babu wani abin bauta wanin ALLAH, kuma muhamad ( tsira da rahama ta musamman su tabbata a gare shi, shi da dukkan annabawa ) manzon ALLAH ne. Idan ya firta wannan shahada lalle ya zama daya daga cikin musulmi, ya nada hakki kamar dukkan musulmi, haka kuma dukkan abin da ke hawan musulmi ya na hawan shi. Wadannan abubuwa da ke rataya a kan shi abubuwa ne masu sauki, kuma ba masu yawa ba, daga cikin su: 1- sallah; zai yi ruku' u ga ALLAH so biyu da safe, wannan ruku' un kwa ganawa ce da ubangijin shi domin ya nemi rahama da tsarinshi daga dukkan sharri. Gabanin wannan ganawar zai yi alwala ( tsabtace gabban shi ), ko yayi wanka idan akoy janaba a tare da shi. Sa' annan idan rana ta kau da tsakiya sai yayi raka' a hudu. Idan kuma inuwar shi ta lunka tsayin shi so biyu sai ya yi raka' a hudu. Ya kuma yi raka' a uku yayinda rana ta fadi. Da dare zai cika sallolin shi da raka' a hudu. Wannan sune salloli da ke wajibi a kan shi, ko wace daya daga cikin su bata wuce minti goma ba, ba' a kuma kayyade su da wani guri na musamman, ko wani mutun wanda dole za' a yi ta da shi, ba kuma wani tsani a cikin ta tsakanin mutun da ubangijin shi. 2- a cikin shekara akoy wani wata wanda musulmi yake azumta; a cikin wannan wata yana nisantar abinci da abin sha, ko saduwa tsakanin namiji da matar shi, daga safe har faduwar rana, wanan ko dan ya tsarkake zuciyar shi, ya kuma futar da tubin shi, ya kuma gyara halayan shi. Sa' an nan wannan watan wata ne dake karantar da musulmi game da haduwa akan aikin al kheiri. 3- idan dukiyar musulmi ta haura bukatar shi da ta iyalin shi, ta kai wani haddi da shari' a ta kayyade, ta kuma shekara ba tare da ya bukace ta ba, ya na zama wajibi a kan shi ya fitarda wani kaso kankane ( biyu da rabi cikin dari ), ya bayarda shi ga mabukata da talakkawa ? abin da zai kawo hadin kai tsakanin al ? ummah da rike juna. 4- Muslunci ya tanadarwa musulmi haduwa na lokaci zuwa lokaci; haduwa biyar a ko wace rana a lokacin sallah, inda suke dada jaddawa ubangijinsu bautar su da bukatuwarsu gare shi a tsayuwarsu gaban Shi; hakan kuma zai sa mai karfi a cikin su ya kasance ya na mai taimakawa wanda ba shi da karfi, masani ya sanar da wanda ba ya da sani, mawadaci ya taimakawa wanda ba shi da shi. Wannan salloli kwa ba su hana mutun gudanar da ayukan shi na yau da kullun, domin ba su daukar lokaci mai yawa. Haka ne kuma Muslunci ya tanadar da haduwa ta mako a sallar ranar juma'a dake wajibi akan maza, wadda ita ma bat a daukar fiye da awa guda. Bayan haka akoy haduwa so biyu a shekara a idin layya da na azumi, wadannan haduwa biyu ko halartar su ba wajibi ba ne ba, tare da cewa ko wace daya a cikin su ba ta daukar fiye da awa guda. Sa' annan a karshe akoy haduwa ta shekara a guri na musamman, a lokaci kayyadadde. Wannan haduwar wada ke farali ( dole ) so daya a rayuwar musulmi idan ya na da iko, hakika taro ne na karantarwa da fuskantarwa, tare da motsa jiki da kolluwa; wannan taro shine hajji. Wadannan sune ibadodi da ke wajaba a kan musulmi a asali. Yana kuma cikin ibada barin wasu ayukka kayyadaddu, wadanda kuma masu hankali na duniya sun hadu a kan cewa sharri ne, tamkar kisan kai bad a hakki ba, ko ta' adi a kan dukiyar mutane, ko zalunci, ko giya, ko riba, ko karya, ko zina, ko karya, ko al gush, ko rishin da' a ga iyaye, ko rantsuwa a kan karya, ko shaidar zur, da abinda ya yi kama da haka na daga ababe munana wanda dukkan masu hankali sun san cewa sharri ne. Idan musulmi ya gaza bayar da wasu daga cikin ababen da ke wajibi a kan shi, ko ya aikata wasu daga cikin ababen da aka hane shi, sa' an nan ya tuba, ya koma ga Allah , ya kuma nemi afuwa shi, ba sakka Allah zai masa afuwa, idan kuma bai tuba ba zai ci gaba da kasancewa cikin musulunci, tare da cewa shi mai sabo ne, wanda yake cancantar ukubar Ubangiji ta wani lokaci, ba kamar ta kafiri ba. Musulmi zai iya samun kan shi a halin barin wasu hukunce hukunce na musulunci ba tare da ya yi inkarin daya daga cikinsu ba, wannan ko ba zai fitar da shi daga da' irar musulunci ba, face dai shi mai sabo ne. Amma imani baya rarrabuwa, inda mutun zai yi imani da dukkan akidu na musulunci sa' an nan yayi inkarin akida guda zai kafirta. Mutun zai iya kasancewa musulmi amma ba ya da imani, kamar wanda ya shiga cikin wata kungiya tare da cewa bai yarda da ka' idodin ta ba a hakika, kuma bai gamsu da ingancin ta ba, abin da ke da kwai shine kawai ya danganta kanshi gareta, domin leken asirin ta, ko bata ta. Wannan kwa shi ne munafiki; wanda ke firta shahada da bakin shi, yake kuma aikata ayuka na Muslunci a zahira, tare da kunshe kafirci a cikin zuciyar shi, domin bai yi imani ba. Mutane suna masa hukuncin cewa shi musulmi ne; domin su ba su san abin da ke kumshe a cikin zukata ba. Idan mutane suka yi imani da Allah, imani na hakika, suka kuma tsarkake Shi daga shirka ko tsani, tare da yin imani da mala' iku, da annabawa, da litattafai, da rayuwar lahira, da kuma kaddara, bayan firta shahada, suna kuma masu sallatar salloli na farilla, da azumtar watan Ramadan, suka kuma kasance suna masu fitar da zakka ta dukiyoyin su, da kuma aikin hajji da umra inda hali, tare da nisantar ababen da aka hane shi, to hakika wannan musulmi ne kuma mumini ne, zai kuma samu dandanon musulunci muddun ya rungumi hanyar musulunci da gaskiya. Wannan hanyar kwa manzon tsira yayi muna bayaninta cikin kalimomi takaitattu wanda suka hada al khairi na duniya da lahira. Wadannan kalimomi sune: ya tuna a ko wane lokaci cewa Allah yana ganin shi, ya kuma san abin da zuciyar shi ta kunsa, dan haka kar ya saba mi Shi; saboda yana ganin shi, kar kuma ya fudda kauna soboda yana tare da shi, kar kuma ya samu kawaiti tare da cewa ya na ganawa da shi, kar kuma ya bukaci wani tare da cewa yana rokan Shi . Idan ya saba masai ya komo zuwa gare Shi; domin mutun daman mai sabo ne, Ubangijin Shi kuma mai karbar tuba ne. Wannan duka a cikin fadar manzon Allah yayin da ya ce: « kyautatawa shine: ka bautawa Allah kamar kana ganinshi, idan kai ba ka ganin Shi, to, lalle Shi yana ganin ka ». Wannan shine musulunci wanda ya zo da shari' a mai sauki, wadda mai ilimi da wanda ba shi da shi duka za su iya fahinta, ta kuma dace da kowa da kowa; ba ta dora wa kowa face abinda zai iya, tana tabbatar mishi da incin shi ba tare da sabawa Ubangijin shi ko cutar da wani ba. Dan haka shi ne addini na jin kai da koncin hankali tare da salama. Wannan shine addinin musulunci a takaice. An ciro wannan bahasi ne da ga littafin sheik: Ali Dandawi (Allah ya ji kan shi ) mai suna: kitab ta'arifun a'm bi dinil islam. Wata wahalalliyar ajjiyar zcya ya sauke tare da runtsa idanunsa yana mai karato sunayen ALLAH tsarkaka a cikin zcyarsa,a hankali kuma sautin kukanta ya ƙara cika ɗakin,ba tare daya buɗe idanunsa ba,ya ƙara matse hannunta ya ɗura da faɗin.. Uncle ne isn't free is for sale just pay it akan 300 asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 6/29/21, 8:58 AM - Buhainat: 68-69 Jalal kallon Abbou'nsa yay ta gefen ido ba tare kuma da yace komai ba yaci gaba da sauraran abinda Abbou ke faɗa,koda cewa Aryan ƙaninka ne,yana da ƙyau ka mara masa baya akan abinda yake so,kafi kowa sanin yarinyar kai kazo da ita,amma hakan ba yana nufin dole saika zaka bada aurenta ba,kaima aƙwai wanda suke da iko dakai" shuru Abbou yayi yana kallon Jalal wanda kansa yake a ƙasa yace "dakai nake Muhammad" ajjiyar zcya ya sauke kafin yaja numfashi yace "ita tana so ne?" murmushi Abbou yay yace "ko bata so nasan ai baza taƙi jikinka ba,daman dalilin daya sanya na kiraka kenan,ka dinga ƙarfafa mata guiwa akan Aryan,koda ba taso idan taga kana so ina da tabbacin zata ƙauna ci ɗan uwan naka"jidai kawai Jalal yake ba tare daya amsa Abbou har Abbou ya kammala yace "zaka iya tafiya"miƙewa yay yana tafe yana ambaton Allah a zuciyarsa,yana fita yay kwana zai shige part ɗin Mameey yaji Mummy tayi kiran sunansa, juyawa yay sukai ido huɗu,yana kallonta ya janye idanunsa yana jiran abinda zata ce masa,daga ƙofar part ɗinta tace "zo nan" tana faɗin hakan ta shige cikin part ɗinta,bayanta yabi da kallo kamar suko yana tsaye har wasu seconds suka shige,a hankali kuma ya ja jikinsa zuwa part ɗin mahaifiyar tasa,zaune ya same ta saman kujera 1seater da,tana ganinsa ta nuna masa kujerar dake farcing nata tace "zauna"babu musu ya zauna idanunsa a kanta, gyara zama tayi tace"me Abbou Jalal yace maka?"da mmki ya kalli mummy baice mata komai, ɓata rai tayi tace "ba photo bace ni da zaka zauna kana kallo na,nace mai mahaifinka yace maka?"ɗauke kansa yay,gaba ɗaya ya kasa gane mai iyayen nasa suke nema dashi,wannan yace kaza ita kuma ga a inda take tambaya,idan wani abu suke buƙata ai yana da ƙyau su fito fili su gaya masa,amma sai magana suke masa a tufke wacce baya gane inda maganar tasu ya dusa, numfashi ya sauke kafin ya ware laɓɓansa yace "babu komai" da ido ta kafesa tana son ta gane gskyar abinda ya faɗa,amma yadda ya haɗe ransa yasa bata fahimci komai ba, tace "bawai ina son nasan a abinda mahaifinka ya faɗa maka bane,nasan aƙwai sirri tsakanin ɗa da Uba,amma taza iya yiwuwa abinda kake tunani ba haka bane,domin nasan abinda baka sani ba Muhammad,a kullum ganinka kake babba akan sauran ƴan uwanka,amma mu muna sama dakai zamu iya yin abinda baza kai ba"jinjina mata kai yay alamar yana fahimtar zancen ta, murmushi tayi tace "daman zan faɗa maka tun safe Jalilerh ke fama da fever and headache,ko magani taƙi sha,nayi tunanin gayawa Abbou Jalal sai kuma na fasa nace idan ka dawo na faɗa maka" miƙewa tsaye yay ba tare da yace wani abu ba ya fice daga cikin part ɗin nata,a dwonstrais ya samu Nihila da Jalilerh, Jalilerh na ƙwance a saman soma idanunta rufe sai Nihila wacce ta sauya channel ɗin daga wacce take kalla zuwa sunna t.v,bai kalleta ba yace "kee! Tashe ta and kice ta sameni a part ɗina lrt"har ya nufi part ɗinsa yaji zaman gidan ya damesa gaba ɗaya ransa a ɓace yake ya rasa dalilin haka,fita yay zuwa compound ɗin gidan a wajan wasu kujeru ya zauna wajan an masa ado da wasu manyan flowers masu ƙyau sun kewaye kujerun,zama yay kana ya ɗura ƙafafunsa a saman ɗaya kujerar,a hankali kuma ya fara Musa bakinsa tare dayin bisimillah ya fara karanta suratul YAASIN... Bayan sallar issha'i Mummy ta shiga part ɗin su Jalilerh ta samu Nihila zaune tana duba littafin Physics, Jalilerh kuma tana ƙwance tana rawar sanyi da alama zazzaɓin ne ya tashi,tana shiga cikin bedroom ɗin tana faɗin "bobo baizo ya dubata bane?" Nihila ta juya idanunta tace "aikam yace nace taje wajansa na kowa manta" juyawa Mummy tayi tace "kamarya kin manta Baby?bayan kinsan cewa dubata zaiyi" turo baki tayi tana shigewa bathroom tace "to Mummy karatu nake lokacin fa"tana faɗin hakan ta shige bathroom Mummy tace "shirme dai" zama tayi gefen Jalilerh tana yaye duvet ɗin data rufe jikinta dashi,daga ita sai half vest da wando 3gauter,ta ɗaure dugun gashin kanta da ribbon,jin jikin da zafi sosai yasa Mummy ta miƙar da ita tsaye tare da faɗin "ayya daughter haka jikin yay yanzu?maza jeki wajan Uncle ɗinki"cikin zafin zazzaɓi da shagwaɓa ta langwaɓar da kanta a saman shoulder ɗin Mummy tace "Mummy allura zai min fa"rungome ta Mummy tayi tace "a'a bazai maki ba tunda baki so" idanunta ne ya kawo ruwa tace "Mummy haka ranar nan kikace min"shafa kanta tayi tace "idan yay maki ki faɗa min"cike da ƙuruciya ta ɗagawa Mummy,dugun hijabi Mummy ta saka mata kafin ta mata bedroom silefers ta sanya a ƙafarta,har dwonstrais mummy tazo da ita tana sauka ta haɗu da Aryan ya fito daga cikin kitchen hannunsa riƙe da cup ɗin tea yace "Mummy jikinne?" Mummy ta miƙa masa hannun Jalilerh tace "wlh fa, Please kaita wajan bobo ya dubata"ba tare da komai ba ya riƙe hannunta dan rabon data tsaya ya ganta ya manta, Juyawa Mummy tayi shi kuma ya nufi side ɗinsu da ita,yana tafe ya kalleta yaga ta ƙara masa ƙyau a idanunsa ga wani girma data ƙara ƙwana biyu yace "Cutie ni kike gudu ko?"shuru tayi masa yana jin yadda take ƙoƙarin zame hannunta cikin nasa yace "never mind,Zaki daina da zarar mun zama ɗaya" tana jinsa amma bata fahimtar komai sai zazzaɓin daya fara cin ƙarfinta,ganin sun kusa isa part ɗin Jalal ya tsaya yana mai ɗan jawota zuwa jikinsa kafin ya ƙarasa shigar da ita jikin nasa bobo dake tsaye tun ɗazo yay gyaran murya kaɗan "uhm..ehem.." da sauri Aryan ya saketa kana ya shige part ɗinsa,wani murmushi takaicin halin ɗan uwan nasa Jalal ya saki,kafin ya haɗe rai ya kalli Jalilerh yace "me kike nan?" Lokacin har hawaye ya gama wanke mata fuska,kasa magana tayi ganin halin da take ciki yasa shima bai takurata ba, ya nufi inda take tsaye jikinta sai rawa yake,yana zuwa yasa hannu ya ɗaga ta cak ya nufi cikin part ɗinsa da ita, Aryan murmushi fal fuskarsa ya shige part ɗinsa sbd murinsa yana gaf da cika,komai zaizo masa cikin ruwan sanyi ba tare da wani wahala ba,akan 3seater Jalal ya sauketa yana ajjiye ta ya shige cikin bedroom ɗinsa,kai tsaye wani ɗan ƙaramin ɗaki ya shiga inda yake ajjiye kayansa masu muhimmanci,yana shiga ya ɗauki wata frist aidbox,ya fito daga cikin ɗakin wajan fridge ya ƙarasa ya ɗauki fresh milk mai sanyi da kuma go fresh, parlour'n ya dawo tana ƙwance inda ya sameta,inda ta ɗura kanta ya zauna,yana ta miƙe tsaye idanunta fal hawaye tace "Uncle Mummy tace kada kai min injection"kallon cikin idanunta yayi yaga da gaske take, murmushi yay mata kana ya zare hijab ɗin jikinta, ba tare da wani abu ba ya ajjiye gefe guda, lumshe idanunta tayi tana ɗan rufe ƙirjinta,dry ce ta subuce masa baki ta saki tana kallonsa sbd wani sihirtaccen ƙyau da yay mata, bata taɓa ganin wanda dry taiwa ƙyau kamarsa ba,gaba ɗaya ya sauya tamkar bashi ba, beauty points ɗinsa duk sun luma kusan rabin cheeks ɗinsa sune,kodan kar aga ƙyansa yasa baya yin dry? Ta tambaya a ranta,bayan yay dryarsa ta wasu seconds yace "me kike rufewa kuma?" Ƙasa tayi da kanta wata kunyarsa ta kamata ba tayi tunanin ya fahimci abinda take ba, ƙasa yay da muryarsa dai-dai kunanta yace "UNCLE NE fa?and kina ƙwaila kike tunanin za'a ga wani abu" turo baki tayi tana kai hannunta saman kirjinsay ta ɗan dakesa kaɗan tace "uhm..uhm"gefe yay da kanta ya ɗura a ƙirjinsa yana mai ɗan hura mata iska kaɗan kaɗan cikin kunnuwanta kafin yace "ina ke maki ciwo?" Ƙara shigar da fuskarta tayi cikin faffaɗan ƙirjinsa tace "mara na kemin ciwo" lips ɗinsa ya ɗura saman forehead ɗinta yana ƙara ƙwantar da ita yace "sorry en matan Uncle" kafin tai magana taji saukar allura a jikinsa yana sakawa ya zare,ihu ta fasa tare da saurin ƙanƙamesa ta shiga kuka kamar yarinya,wani killer smile ya saki ya rungome ta sosai a jikinsa yana shafa kanta yace "sorry Uncle ne ko?" Kai ta ɗaga masa tana ƙara sautin kukan ta,kansa ya ɗura a shoulder ɗinta yace "ohhyaaa shuru,and ki rama idan baki yafe ba"kamar jira take ta shiga cizonsa a ƙirjinsa duk inda tasa baki ta ciza sai ya lumshe idanunsa sbd zafi,ita tsakanin ta da Allah ramawa take,sai ta gaji dan kanta rabu dashi,kanta ya ɗaga ya kalli yadda fuskarsa ta caɓe da hawaye yace "kin rama" kaita ɗaga masa, haɗe fuska yayi yace "ban son haka" kamar zatai wani kukan tace "bapiii" ɗauke kansa ya ƙara shigar da ita jikinsa sbd yadda jikinta ya ɗauki zafi sosai da kuma yadda yaga tana ware hannayensa tana shigewa jikinsa,yasa ya ware duka hannayensa tana ganin hakan ta shige cikin jikinsa shi kuma ya maida hannunsa samanta,shuru gaba ɗaya sukai kowa da abinda yake ransa,can ya sauke numfashi yace "yaya kike wankan tsarki?" Idanunsa a lumshe tace "mene tsarki?" Waro idanunsa yayi cike da mamaki kafin yace "ok muna da shika-shikan musulunci guda biyar kuma a cikinsa akai maganar sallah ita kuma sallah bata yiwuwa sai da tsarkiyake" bacci na fusgarta tace "su waye biyar ɗin?" Lumshe idanunsa yay yana ja baya kaɗan ya ƙwanta jikin kujerar shima yace "shika-shikan musulunci sune. Rukunnan Musulunci Biyar (arkān al-Islām, larabci أركان الإسلام; ko arkān al-dīn, larabci أركان الدين, Rukunnan addini, Shika-shikan addini) abubuwa ne ko ayyuka wadanda ginshikai ne, guda biyar a Musulunci, wadanda wajibai ne akan kowane mai imani, kuma sune farkon ginshikin rayuwar Musulmi. Suna nan tattare a shahararren hadisin nan na mala'ika Jibril.[1][2][3][4] Shia, da Ahmadiyya, da Sunni dukkanin su sun yarda da muhimman bayani da ayyukan wadannan abubuwan,[5][2] amma Shi'a basa kiransu da irin wannan sunan (see Ancillaries of the Faith, na Twelvers, da kuma Seven pillars of Ismailism). Sune suka hada rayuwar musulmi, sallarsa, taimakawa gajiyayyu, tsarkake kai daga zunubbai, da aiki hajji,[6][7] ga wanda yakeda ikon zuwa.[8] Shahada: (Imani) Gyara Shahada itace mika wuya da tabbatar da Imani da bada gaskiya dake yarda da cewar babu wani abun bauta inba (Allah) ba, kuma Annabi Muhammad Manzon Sa ne, Kalman shahada dai rukuni ne na farko daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar, wanda wajibi ne sosai mutum ya kiyaye ta , tana shigar da mutum cikin Musulunci in har ya furta , kuma ya kudurce a zuciyar shi ,kuma yayi aiki da ma`anan abinda ya firta, kuma tana fitar da Mutum daga Musulunci idan ya saba ma`anar kalman ta hanyan yin sabo ko shirka ko ya aikata wani aiki dake fitar da mutum daga Musulunci Salah: (Sallah) Gyara Sallah (ṣalāh) itace bautar musulmai, Sallah ta kunshi yin salloli biyar kamar yadda Sunnah yazo dasu; sunayensu akan lokutan Amfani: Fajr (Subhi), Dhuhr (rana), ʿAṣr (Yamma), Maghrib (Almuru), da kuma ʿIshāʾ (dare). Sallar Fajr ana gudanar da ita ne kafin fitowar(tasowar) rana, Dhuhr kuma ana yinta ne a tsakiyar rana, bayan rana yayi zawali, Asr kuma da yammaci ake yinta kafin faduwar rana, Maghrib da almuru bayan rana ya fadi, sannan sai sallar Isha'i da akeyinta acikin dare. Duk wadannan salloli anayinsu ne ta hanyar kallon Kaaba a Mecca daya samar da muhimmin ginshiki a cikin alumman Musulmi. Musulmi sai sun wake jiki kafin yin Sallah; wannan wankin akekira da wudu Zakāh: (Zakkah) Gyara Zakkāh Zakka rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar ana bayar da wani sashi ne na dukiyar mutum idan dukiyar ta kai nisabi. Sawm: Azumi Gyara Azumi rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar , ana kin cin abinci ne da kuma kin shan abun sha tin daga fitowar alfijir har zuwa faduwar rana , haka za`a tayi har sai anyi wata daya na watan Ramadan tukunnan aka sauke nauyin farillan. [11] ref>Al Kur'ani 2:196 .[12][13] Hajj: Aikin Hajji Gyara Hajj itace ziyarar ibada dake faruwa a kowace watan musulunci na Dhu al-Hijjah zuwa Makkah. Kowani musulmi baligi dake da iko yazama wajibi yayi aikin hajji a rayuwarsa koda sau dayane, Hajji rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar ga wanda Allah ya bashi ikon zuwa ,ana yin aikin hajji ne kadai a makkah ,kuma ba`a son mutum ya tafi aikin hajji alhali akwai bashi akan shi ko iyalansa na cikin wani hali ,ko kuma zasu shiga in har ya tafi. .[14] Lamo tayi jikinsa tana sauraran daddaɗar murya dake fita a hankali cike da nutsuwa kamala addini haiba, numfashi ya sauke kafin yace "jeki ƙwanta" turo baki tayi tace "to baka daɗi yadda ake tsarkin ba.. Uncle ne isn't free is for sale just pay it before you read asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 By NIMCYLUV 6/30/21, 7:12 PM - Buhainat: UCL NE 70-71 Hancinta yaja yace "ni ban iya ba to"duk da baccin dake cinta bai hana tayi dry ba cikin siririyar muryarta tace "Allah Uncle ka iya,ai komai kai ka iya kafi kowa" baice mata komai ba sai lips ɗinta da ya tsorawa idanu yana kallon yadda ta jiƙasu da yawo sai mutsawa suke a hankali, ɗauke kansa yay yace "A taƙaice TSARKI kashi biyu ne,Hadasi da Kabasi amma zan buɗa maki bayanin yadda zaifi, hope zaiki fahimta?" Kanta dake saman ƙirjinsa ta ɗaga alamar "eh" shafa sumar kanta yay shima yace "good" kana yay shuru yana tunanin irin duguwar maganar da zaiyi a wannan daren, ajjiyar zcya ya sauke kafin ya ɗura da faɗin. Ma’anar Tsarki Ma’anar Tsarki A Larabci. Tsafta Da Tsarkaka Daga Kazanta Ma’anar Tsarki A shari’a Kawar da kari da gusar da Najasa Kashe ? Kashen Tsarki 1- Tsarki Na Voye Shi ne tsarkake zuciya daga shirka da sabo, da duk wani abin da yake bata zuciya, babu yadda tsarki zai tabbata matukar akwai shirka a cikin zuciya, kamar yadda Allah ya ce, “Yaku wadanda suka yi imani ku sani cewa Mushirikai najasa ne, kada su kusanci masallaci mai alfarma daga wannan shekarar, idan kuna jin tsoron talauci to da sannu Allah zai azurta ku daga falalarsa in ya so. Haqiqa Allah Masani ne Mai hikima.? (At-Tauba : 28). Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “Mumini ba ya zama najasa?. [ Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi] 2- Tsarki Na Zahiri Shi ne tsarkake jiki daga abubuwan da suke warware alwala da najasa, ya kasu gida biyu : 1- Tsarkin Kari Kari shi ne : Abin da yake hana mutum yin ibadar da aka sharxanta tsarki a cikinta, kamar sallah, dawafi da waninsu. Kari ya kasu kashi biyu : Kari yana hana yin sallah. - Qaramin Kari Shi ne wanda yake wajabta yin alwala, kamar fitsari da kashi da sauran abubuwan da suke warware alwala. Tsarki daga kari yana samuwa ne ta hanyar alwala. Allah ya ce, “Yaku waxanda kuka yi imani idan kun tashi za ku yi sallah, to ku wanke fuskokinku da hannayenku zuwa gwiwar hannu, ku shafi kawunanku ku wanke kafafunku zuwa idon sawu? (Al-ma’ida :6). Alwala tsarki ce daga qaramin kari - Babban Kari Shi ne wanda yake wajabta wanka, kamar janaba, haila, da wanin haka, ana tsarkaka daga gare shi ta hanyar wanka. Allah ya ce, “Idan kuna da janaba to ku yi tsarki? (Al-ma’ida : 6). Tsrkin jiki 2- Tsarkaka Daga Najasa Gusar da najasa wajibi ne, saboda faxin Allah Maxaukakin Sarki “Ka tsarkake tufafinka? (Al-Muddassir 4). Da faxin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) “Mafi yawancin azabar qabari daga rashin yin tsarki ne idan an yi fitsari?. [ Ibn Majah ne ya rawaito shi] Da faxinsa ( صلى الله عليه وسلم ) “Idan xayanku ya zo masallaci to ya duba takalmansa, idan ya ga qazanta ko najasa to ya goge, sannan ya yi sallah da su?. [ Abu Dawud ne ya rawaito shi] Tsarkin jiki Tsarkin wurin sallah Tsarkin tufafi Kashe-Kashen Ruwa Na farko : Ruwa Mai Tsarki Shi ne ruwan da najasa ba ta canza kamaninsa, ko xanxanonsa ko qanshinsa ba, kamar: 1- Ruwa Tsantsa Shi ne ruwan da yake akan siffar shi da aka halicce shi da ita, kamar ruwan sama, ko qanqara, ko rava, ko kuma wanda yake gudu ne a bayan qasa, kamar ruwan teku, da qoramu da na sama, da rijiya. Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Mun saukar da ruwa mai tsarki daga sama? (AlFurqan : 48) Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Yana saukar muku da ruwa daga sama don ya tsarkake ku da shi? (Al-anfal : 11) Hakanan Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) yana addu’a yana cewa: “Ya Allah ka wanke ni daga zunubaina da rava da ruwa da qanqara[ Qanqara: Ita ce qanqarar da take zuba ya yin saurkar ruwan sama.]?. [ Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi] Manzon Allah ya ce dangane da ruwan teku “Shi ruwa ne mai tsarki, kuma mushensa halal ne?. [ Ahmad da Abu Dawud ne suka rawaito shi]. Numfashi ya sauke,bayan ya gama dugun bayani akan tsarki,a hankali kuma ya leƙa fuskarta, murmushi ya saki sbd fararan idanunta daya hango suna juyawa alamar dai tana fahimtar zancen sa,gyara kwanciyarsa yay a saman kujerar kafin ya lumshe idanunsa yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da sauri da sauri,cikin ƙasa da murya kuma yace "sai kuma bayani akan WANKA en matan Uncle" ɓoye fuskarta tayi a jikinsa tana sakin wani sound "uhm...uhm"cije lips ɗinsa kawai yay kana yace "shima wanka kashi-kashi ne a musulunce,WANKA ya kasu kashi BIYAR sune WANKAN HAIHUWA,WANKAN JANABA,WANKAN JUMA'A,WANKAN SHIGA MAKKAH,WANKAN MUTUWA" shuru yay yana nazartar ta ya faɗa mata ko kuma ya rabu da ita,domin baya so ya faɗi abinda zata zo tana masa surutu akai,sai dai kuma maganar addini babu kunya ko ɓoye wani abu,domin shekarunta sunkai tasan komai, pouting lips ɗinsa yayi kafin yace. Ma’anar kalmar "wanka" a larabci Game abu da ruwa, Wanka a Shari’ance Shi ne gama jiki gabaxayansa da ruwa, a kan wata siffa kevantacciya, da niyyar bautawa Allah Mai tsarki Abubuwan Da Suke Wajabta Wanka 1- Fitar Maniyyi Maniyyi wani ruwa ne fari mai kauri, wanda yake fita tare da jin daxi, yana tunkuxar juna yayin fitowa, mutuwar jiki tana biyo bayan fitarsa, yana wari irin warin bara-gurbin qwai. Allah Madaukakin Sarki ya ce, “Idan kun kasance kuna da janaba to ku yi wanka? (Alma’ida : 6) da faɗin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ga Aliyyu : “Idan ka fitar da ruwa to ka yi wanka? [Abu Dawud ne ya rawaito shi]. Fitar da ruwa ana nufin fitar maniyyi...,"da sauri Jalilerh ta ɗaga ta kallesa,bai kalleta ba ya haɗe rai hakan yasa dole ta maida kanta taci gaba da sauran sa. Yace "misali shine 1- Idan mutum ya yi mafarki amma bai fitar da maniyyi ba, to babu wanka a kanshi, idan kuwa maniyyin ya fito bayan ya farka daga barcin to wajibi ne ya yi wanka. 2- Idan ya ga maniyyi, amma bai iya tuna yaushe ya yi mafarki ba, to wanka ya wajaba a kanshi saboda fitar maniyyin. Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya ce, “Ana tava ruwa ne saboda fitar ruwa? [ Muslim ne ya rawaito shi] Ma'ana ana yin wanka ne don fitar maniyyi. 3- Idan ya ji alamar zuwan maniyyi daga gabansa, amma bai fito ba, to babu wanka a kanshi. 4- Idan maniyyi ya fito saboda wani dalili ko rashin lafiya ba tare da sha'awa ba, to babu wanka a kanshi. 5- Idan mutum yana janaba ya yi wanka, sai kuma maniyyi ya fito bayan ya gama wankan, to ba sai ya sake wankan ba, saboda yawanci yakan fito ne ba tare da sha'awa ba, amma abin da ya fi ya yi alwala. 6- Idan mai barci ya farka, ya ji danshi a jikinsa, amma bai san dalilin zuwanta ba, to xayan abu uku ne : A) Ya tabbatar da wannan danshin maniyyi ne, to wanka ya tabbata a gareshi, ya tuna ya yi mafarki ko bai tuna ba. B) Ya tabbatar wannan danshin ba maniyyi ba ne, to wanka bai wajaba a kanshi ba, hukuncinsa hukuncin fitsari ne, sai ya wanke) C) Ya yi shakka, maniyyi ne ko ba shi ba ne? To a nan wajibi ne a kanshi ya yi kirdado, idan ya tuna abin da zai nuna masa cewa wannan danshin maniyyi ne, to ya bar shi a kan maniyyi ne. in kuma ya tuna abin da zai nuna masa cewa maziyyi ne, to maziyyin ne, in kuma ya kasa tuna komai, to sai ya yi wanka don fita daga savani da ruxu. 7- Idan ya ga maniyyi, amma bai tuna yaushe ya yi mafarkinsa ba, to wanka ya wajaba a kanshi, ya kuma sake dukkan sallar da ya yi bayan tashinsa daga barcinsa na qarshe. 2- Saduwa (Jima’i) Shi ne haɗuwar gaban namiji da na mace, wato shigar kan gaban namiji zaya sanya cikin farjin mace, ko da kuwa bai zubar da maniyyi ba, saboda faɗin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم )“Idan kaciyar (namiji) ta shige kaciyar (Mace) to wanka ya wajaba? [Tirmizi ne ya rawaito shi]. 3- Musuluntar Kafiri Saboda “Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya umarci Qaisu ɗan Asim ya yi wanka lokacin da ya musulunta? [Abu Dawud ne ya rawaito shi] 4- ɗukewar Jinin Haila Da Na Biqi Saboda hadisin Aisha cewa Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya cewa Faɗimatu ‘yar Abi Hubaish “Idan al’adarki ta zo, ki bar sallah, idan ya wuce ki yi wanka ki yi sallah? [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi]. Hukuncin jinin biqi kamar hukuncin jinin haila ne da ijma’in malamai. 5- Mutuwa Saboda faɗin Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) a hadisin wanke ‘yarsa Zainab lokacin da ta rasu ya ce,“Ku wanketa sau uku, ko sau biyar, ko fiye da haka, in kun ga akwai buqatar hakan? [ Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi]. Yadda Ake Yin Wanka Abin da yake wajibi a wajen wanka shi ne gama jiki gaba ɗayansa da ruwa, tare da yin niyya, koma yaya ya yi shi. Sai dai abin da aka fi so ya yi koyi da siffar wankan Annabi ( صلى الله عليه وسلم ), kamar yadda uwar muminai Maimunatu ta siffanta shi, ta ce, “Manzon Allah ( صلى الله عليه وسلم ) ya sanya ruwa don yin wankan janaba, sai ya karkato abin ruwan da hannun damansa a kan hagunsa ya wanke hannayensa sau biyu ko sau uku, sannan ya wanke gabansa, sai ya doki qasa ko bango da hannunsa sau biyu ko sau uku, sannan sai ya yi kurkurar baki ya shaqa ruwa, ya wanke fuskarsa da sangalin hannunsa, sannan ya kwara ruwa a kansa, sai ya wanke jikinsa, sannan ya matsa gefe guda ya wanke qafafunsa. Nana Maimunatu ta ce, “Sai na kawo masa wani qyalle (hankici) amma bai karɓa ba, sai ya riqa share ruwan da hannunsa? [Bukhari ne ya rawaito shi]. - Yadda ake wankan a taqaice shi ne : 1- Zai wanke tafukan hannayensa sau biyu ko sau uku. 2- Zai wanke gabansa 3- zai doki qasa ko bango da hannu sau biyu ko sau uku. 4- Sai ya yi alwala irin ta sallah, ba tare da shafar kai da kunne ba. 5- Zai kwara ruwa a kansa 6- Zai wanke jikinsa gaba xaya. 7- Zai koma gefe ya wanke qafafunsa. Bayan ya kammala ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zcya tare da jan numfashi yace "kinji wanan" shuru yaji sai kuma yaji saukar numfashinta mai zafi a saman ƙirjinsa, leƙawa yay yaga tuni bacci ya ɗauke ta,waro idanunsa yay da mamaki yana addu'ar Allah yasa dai duk taji me yace bai wahalar banza ba, miƙewa yay da ita a jikinsa tare da ficewa daga ɗakin,kai tsaye parlour ya nufa,a zaune ya samu Mama tana cin soyayyan nama da kuma lemo,kallo guda yay mata,ita kam baki ta saki tare da rafka salati tace "me zan gani yau?wai ɓatan nono a ƙirjin budurwa,zabgegiyar budurwa ka ɗauka kamar yarinyar goye,maza maza sauketa na gani"haɗe rai yay kafin yace mata "hannunki ne?" Cikin ƙufula tace "to sallamamme yimin rashin kunya,da matarka ka ɗauka ma da sauƙi" waro idanunsa yayi waje kafin yace "ok bari na ajjiye ta na ɗauke ki" zama tayi saman kujera tare da fasa kuka tace "wlh ba hali na ka ɗauka ba sai dai na dangin ubanka,amma tirrrr da mummunan hali irin wannan yanzu ni zaka ɗauka Jalalu?" Mummy dake saman upstairs ta danne dryar dake cinta kafin tace "Bobo maza jeka ƙwantar da ita kazo ka shige ka bamu waje" baice komai ba ya haura upstairs ɗin,yana zuwa ya nufi part ɗin su,babu wani haske ɗakin sai wani light blue bed ɗin ta ya nufa ya ƙwantar da ita,kana ya zare nata hijab tare da gyara mata kwanciyar, jikinsa yazo zamewa tayi sauri riƙesa tare da turo baki gaba,kai kawai ya girgiza ya ɗauki ƙaramin pillow ya saka mata da sauri ta rungome pillow,sosai yay mamaki yadda tasan daɗin jiki gashi shi duk lokacin da suka ɓata babu abinda yaji a kanta,tsaki yaja kana ya tofa mata addu'a ya rufeta da duvet,wajan Nihila ya ƙarasa tana jin zuwansa tayi saurin rufe idanunta,ba tare da wani tunani ba,itama yay mata addu'a kana ya bata light kiss a saman goshinta ya gyara mata kwanciya, remote ya ɗauka ya ƙaro masu gudun a.c kafin yaja Ƙofar ya rufe,da idanu ta bisa harya fice daga ɗakin kafin ta juya ta kalli Jalilerh wacce take bacci cikin nutsuwa ta rungume pillow,rufe idanunta tayi a haka bacci itama ya ɗauke ta ta. Washegari,tun safe Jalal yabar gida sbd saura ƙwana guda Election,kusan a office ya ƙare yininsa,daga Wannan mutane suzo sai wannan suzo,haka yayta manyan baƙi wasu kuɗin compaign,wasu kuma abubuwan zaɓe suke karɓa, Jafar kuma yana can shida Prince Hassan suna ta shiga local government da ƙauyika, Abbou ma ba'a barsa a baya ba dukkan abinda yake gani zai taiamy ɗan nasa dashi shi yake, kuɗi kowa ya fitar babu adadi,haka Irfan Imran kowa da nasa ɓangaren, Mummy da Mameey suma a gida sukai taran mata aka cika sosai yadda Hajiya Atine, Aryan kam yana ɗaki abinda yana sharar bacci sabida bashi da matsala da wani zaɓe a cewarsa, Governor Mubarak Yahya cibo hankalinsu ƙwance yake shida masu mara masa baya da kuma Lamir,domin sun tabbatar a wannan karan plan ɗinsu bazai taɓa barin Dr/Muhammad Jalal Kabeer bobo ba,Lamir ya ajjiye juice ɗin dake hannunsa yace "ai wlh da zarar an saki wannan vedio kare bazai iya binsa ba,badai sakarar ɗan uwan nasa na ɗura sa bisa hanya ba,to Tabbas nan da jimawa zance ya turo min da vedio'n ta whatsapp, mu kuma zamu sakesa matsayin breaking news kaga shi kenan mun tashi hankali jama'ar IBADAN,zamu sanya masu shakku da wasi-wasi a zuƙatansu,kasan mene zai faru ƙarshe?"gaba ɗaya suka ajjiye juice ɗin hannunsu suna kallonsa kafin Hon Faisal Lawan yace"wannan kitimurmurar ai naka ne,tayaya zamu sani?"dry Lamir yyi kafin ya tsuke bakinsa yace "daga ƙarshe hukumar inec za tace the election was cancelled"gaba ɗaya suka saka dry hadda riƙe ciki, Wani mutum a cikinsu wanda ake cewa Baba Tunde yace "kai Lamir you're so selfish,kai mugune exactly abinda nake imagine kenan" ya faɗa cikin gurɓtacciyar hausarsa,Hon Faisal Lawan yace "kaga ana haka za'a ƙara tabbatar da Ur excellence a matsayin cikakken Gwamnan jihar Ibadan" gyaran murya Governor Mubarak Yahya cibo irin a dole yama riga daya zama Governor lokacin kawai yake jira,yace "idan harshashenmu ya zama gaskiya kowa ni kaɗai nasan me zan maku,albashin na kune,zan dauwama ina maku hidima,and tuggun farko da Jalal zai fuskanta rabashi da wannan ƙabilar da zanyi kuma saina tabbatar maku da magana ta gsky ce" Jalal bai dawo gida ba sai wajan 12:30,a hankali drever yayi parking motarsa sai kuma motocin securities ɗinsa,yana parking wani security ya buɗe masa ƙofa,cikin nutsuwa yake tafiya hannunsa riƙe da babbar rigar sa daya cire a hanya,ya ɗan tura hular kansa baya,gaba ɗaya a gajiye yake bama gajiyar ke damunsa ba sai yadda yake yawon faɗuwar gaba wacce bai san menene dalilin afkuwarta ba,murya can ƙasa yay sallama, Mummy na ganinsa ta miƙe da sauri tare da amsar rigar hannunsa sai jera masa sannu take,da idanunsa kawai yake kallonta ya kasa cewa komai, ɓata fuska tai tamkar zatai kuka tace "wanne irin abune wannan wai?ace tun safe daga fita sai yanzu?ina da tabbacin ko abinci baka ci ba" ta faɗa tana ɗura hannunta a cikinsa,zaro idanu waje tayi kafin tace "what ina zuwa zauna a parlour ka jirani" Mama ta amshe zan can da faɗin "ke kuma saiki kama gabanki tunda ya dawo,algugguma ka ganta nan ta hana ranta sakat sbd baka dawo gidan ba,daga ƙarshe ma kuka ta sawa Mutane"ta ƙare maganar tana nuna Jalilerh wacce take tsaye tun shigowar sa,yana da inda Mummy ta ajjiye sa ya ɗaga gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta,cikin Sa'a suka haɗa ido,da sauri ta janye nata idanun kana ta haura upstairs tana goge hawayen idanunta, idanunsa yaja ya rufe ba tare da yace wani abun ba,kallonsa Mama tayi tace "to Mijin yaya ake ciki ne yanzu?" Shuru yay mata dan baya jin zai iya mata amsa,dan ko yawon dazai haɗiya a bakinsa babu,yana nan zaune Mummy ta fito daga kitchen hannunta riƙe da wani babban tray,tana zuwa ta ajjiye saman carpet kana ta kallesa tace "sauko ƙasa" bai mata musu ba ya sakko yana sakkowar ya zame rigar dake jikinsa,ya rage sai farar singlet a jikinsa,dugwayen ƙafafunsa ya miƙe har ƙarar gajiya sukai,duk abinda yake akan idanun Mummy sosai take tausayin ɗan nata musamman yau,tasan dukkan abinda daza ta basa a yanzu ba lalle yaci ba,dambun shinkafa wanda yaji zugale da gyaɗa da kuma manyan albasa,yasha kayan ƙamshi da zallar hanta ta zuba masa a plat,sai kunun gyaɗa mai zafi da zuba masa madara kana ta haɗa masa mug,sai kuma ƙwaɗon zugala data haɗa masa yasha tomato da albasa da kuma ƙwai,da haɗaɗɗan ƙuli,gaba ɗaya ta jere masa a gabansa,kamar yaro haka Jalal ya kwaɓe fuska tare da langwaɓar da kansa gefe, cikin wata muryar sangarta yace "Mummy na gaji bacci" bata kulasa ba taja ƙafarsa ta ɗura saman cinyarta ta fara matsa masa su tare daja masa yatsun ƙafarsa,zuro Mama tayi masu da idanu,domin a wannan lokacin tunanin mahaifiyar Jalal ne fal a Zcyarta,ko tana raye ko babu uhhhu,bayan Mummy ta matsa masa ƙafar ta miƙe tsaye tare da faɗin "bari na kira daughter, ƙilan taci abinci yanzu" harya buɗe baki zai magana sai kuma yay shuru sbd wayarsa da yaji tana ringing,kallon makeken screen ɗin wayar yay yana sunan Jabir na yawo akai yay,rasa waye Jabir yay har wayar ta yanke yana kallon screen ɗin,a haka wani kiran ya shigo, ɗauke kai yay tare da ɗaukan spoon ya fara cin ƙwaɗon zugalan a hankali,yana zaune Aryan ya fito da sauri daga part ɗinsu yay waje,da sauri Aryan ya buɗe wayarsa da tun ɗazo take a rufe,yanzu haka yazo buɗewa wane domin ya tura wasu photona da vedio'n,fuskarsa fal farin ciki ya buɗe wayar sai dai abin mamaki wayar na gama buɗewa yaga ta nuna an mata waifin,ta nuna restore.... ✍? bacci ina ji😟 Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read, asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 By NIMCYLUV 7/1/21, 9:17 PM - Buhainat: UCL NE _72-73_ *_Whatever you want,you can achieve!but the biggest mistake you can make is thinking you deserve it today, Don't let the idea of success make you think you won't lose._* A tsorace Aryan yake bin wayar da kallo, lokacin daya tabbar komai na kan wayar ya tafi yasa hannu ya dame kansa, zcyarsa cike da ƙunci yana mmkin yadda hakan ta kasance,yasan cewa rabonsa da wayar tun jiya da daddare sabida killace tan da yay,yana jiran lokacin da Baaba Lamir zai masa magana ya turo masa,sai gashi yanzu babu komai akan wayar ya rasa muhimman abubuwa bayan photonan da vedio'n,cikin takaici ya koma cikin gida,yana shiga ya shige part ɗinsa, Jalal na zaune yana cin ƙwaɗon zugalan ko kallon Aryan bai ba, cikin nutsuwa yake komai,ganin yana zaune kuma ya tabbatar Mummy baza ta barsa ya tashi ba,kawai sai data ya shiga network,kai tsaye twitter ya shiga ya fara duba news harya zo tweet ɗin wani mutum daya sanya photon Jalal a ƙasa kuma yasa _Garkuwar al'ummar gari Ibadan,dukkan farin ciki da kwanciyar hankali su tabba a gareka,in sha Allah garin Ibadan naka ne,nasara takace,kai ne jagoran mu ur excellence Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo_ Murmushi ne ya subuce masa lokacin da ya ga Retweet ɗin mutane sama da 5k,bayan ya gama kallon Tweet ɗin daya samu lokaci,ya shiga wajan Tweet shima ya fara typing kamar haka _Allahamdulillah,Dukkan yabo ga godiya sun tabbata ga Allah subhanahu wata'ala daya bamu a ron dai da kuma lafiya kuma yake shirin nuna mana gobe,wacce ta kasance rana mai muhimmanci a gareni ta kuma dukkan masoyina,bana da wani abu dazan birgeku dashi ko zan kyautata maku dashi a halin yanzu,nasan soyayyar ku gareni daga rabbil samawati take, soyayya kuma domin Allah itace soyayya,to jama'a ban taɓa nema ba,kuma ban san yaya daɗinsa ko wahalarsa yake ba,ni nasan ina nema da dukkan lafiya ta,ilimi na,arziƙina,ina fatan kuma zaku nuna min zallar soyayya ta hanyar sanyamin albarka da kuma kaɗamin ƙuri'unku masu albarka kuma wanda zasu zamu Garkuwa gareni, ku/ki/ka tashi maza da mata aje a fita zaɓe domin tabbatar wa kanku kun zaɓe dai-dai da ra'ayinku,Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo nake cewa ƙuri'ata ƴan cina_ Yana gama rubuta yaka ya saki Tweet (posting na twitter shi ake cewa Tweet, comment kuma Retweet) tun kafin ya fita COMMENTS ɗin mutane suka fara rubdugu wasu na kurar wasu, lokacin guda aka haɗa masa COMMENTS sama da 2k screenshot yay na Tweet ɗin ya shiga account ɗinsa na I.G nan yaga flowers ɗinsa sun ƙara yawa fiye da ko yaushe,shiga yayi ya ɗura screenshot ɗin,tun kafin ya fita nan ma aka fara like and COMMENT, comment na farko ya bashi dry ina wata take cewa _Daman ka iya hausa?ko daman kai bahaushe ne i through kai Balarabe ne, serious ina son ganinka a zahiri ba photo ba,gani nake kamar photon na rage maka ƙyau,all the best_ Murmushi yay lokacin daya gama karanta comment ɗin kana ya kashe datar wayar,yana nan zaune Mummy ta sakko dwonstrais ɗin hannunta riƙe dana Jalilerh, ɗan waro manyan idanunsa yayi sbd lokacin ɗaya tayi amma ace har yanzu batai bacci ba,suna zuwa dai-dai wajansa ya ɗauke kansa,zaunar da ita tayi a kusa dashi tace "maza kici abinci idan ba su kike ranki ya ɓaci ba,shima ba kiga yaci ba saike za kiƙi ci"ta faɗi hakan tana zuba mata dambun shinkafa a plat,da mmki Mummy ta kalli Jalal,shima da sauri ya rufe idanunsa sbd yasan abinda za tace dashi tace "bobo yaushe na zama abokin wasanka?" Juya idanunsa yay ba tare kuma da yace komai ba,zama tayi tsakaninsu tare da haɗe rai,ba tare kuma da tace komai ba ta wanke hannayenta,a nutse tayi bisimillah ta ɗebo abincin ta nufi bakin Jalilerh dashi,yadda Mummy ta haɗe rai babu alamun wasa yasa dole ta buɗe bakinta ta amshi abincin,shikam Jalal yana sane ya rufe idanunsa wai ko zata ƙyalesa,amma tana ɗebo abincin tasa hannu ta ɗaka masa doka a shoulder ɗinsa,da sauri ya buɗe idanunsa yana kwaɓe fuska, Jalilerh tsayawa tayi da cin abincin tana kallonsa sbd bata taɓa ganinsa yana shagwaɓa ba,kodan bata fiya tsayawa a wajansa idan suna tare da Mummy bane ohuuu?sosai yay mata ƙyau a idanunsa gaba ɗaya ya shagwaɓe fuska yana faɗin "Allah Besty I'm full" dake something idan yana buƙatar wani abu haka yake ce mata ba,hararsa Mummy tayi tace "I'm not ur Besty,gaba ɗaya me kaci daza kace ka ƙoshi? nasan kuma haka zakai gobe kai kafin so kaita zama da yunwa kamar ƙaramin yaro?banda ma Ubangiji ya yanka da auki ai baza ka gano ba sbd siranta" ta faɗa tana nufar bakin Jalilerh ta abincin da sauri ya janye hannun Mummy daga bakin Jalilerh ya nufi nasa bakin yana Murmushi doka hannunta ya tura cikin bakinsa kana ya zare hannun yana tauna abincin, kwaɓe fuska Jalilerh tayi tare da turo baki tace "Mummy" kanta Mummy ta shafa tace "rabo dashi daughter,tunda abin hulaƙanci ne saikin ƙoshi zai ci"gwalo Jalilerh tai masa, kallonta yayi tare dajan idanunsa ya lumshe,haka Mummy ta kasance cikin su idan ta bawa Jalilerh saita bawa Jalal,duk da cewar itama yunwar ta keji amma burinta kawai taga yaci abincin,bayan sun gama Jalal ya ware idanunsa kana ya riƙe hannun Mummy yace "wait...."ya faɗi hakan shima yana ɗiban abinci a hannunsa, riƙe haɓa tayi tace "nikam kaka ka maidani ko mene?" bai ce komai ya nufi bakinta da abincin,dole ta tsaya ta amsa,sai da ƙoshi ya rabu da ita, miƙewa tayi ta nufi kitchen tana faɗin "daughter maza jeki ƙwanta kada ki manta da addu'a" idanunta ne ya cicciko da ƙwalla ganin Jalal bai kulata ba, miƙewa tayi zata bar wajan yay sauri kama hannunta juyawa tayi tana zaro idanunta waje,shima nasa idanun ya zaro yana ɗan juyasu kafin ya miƙe tsaye, hanyar kitchen ya kala yaga Mummy bata fito ba,da ɗan sauri ya rungome ta tare da bata light kiss a goshinta kafin ya saketa ya juya ya nufi part ɗinsa,da ido kawai Jalilerh ta bisa,saurin juyawa tayi sbd munsharin da taji, Mama ce ƙwance ta buɗe baki sai sharara munshari take,da ɗan saurin da take tunanin tana dashi ta nufi upstairs,ganin hakan yasa Nihila tayi sauri juyawa ta shige cikin bedroom ɗin tana shiga ta faɗa saman bed ta rufe jikinta da duvet a dole bacci take. A kasalance Jalal ya ƙarasa part ɗinsa yana zuwa ya zare wandon jikinsa da singlet ɗin,ya rage daga shi sai boxer, bathroom ya shige ya sakarwa kansa shower sosai yaji daɗin ruwan,bayan yay wanka ya ƙarasa wajan sink ya wanke bakinsa tare da ɗaura alwala,sanye da towel ya fito iya waist ɗinsa,yana zuwa ya nufi wajan dressing mirror ya shafa lotion sbd jin da gari yay yana sauyawa,comp yasa ya taje sumar kansa kafin ya fesa parfume,wasu fararan kayan bacci ya ɗauka ya sanya kana yay addu'a ya ƙwanta tare da ƙaro gudun a.c,kana ya rage hasken ɗakin,babu jimawa bacci ya ɗauke sa. _Election day_ Dukkan abinda aka sawa rana sai yanzu,idan kaga abin baizo ba to tabbas ba'a sanya masa rana ba,abinda ake jira wajan shekaru 2 da rabi yau gashi ubangiji ya nunawa duk wanda ya keson ganin ranar,ranar da mutanan gari sukaci burinta, ranar da magauta suka shirya yin zaluncin da suka daɗe suna shiryawa,ba wata rana bace face ranar Zaɓe,ranar Governor Mubarak Yahya cibo yake jin ya gama cika burinsa na zama Gwamnan jihar Ibadan,ranar da zai mulki dubban jama'ar gari,a Wannan rana kuma Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo yake tunanin zai samu cikar muradin sa,burinsa na shekara da shekaru zai cika,farin muradin sa zai tabbatar yayinda a ranar yake saka ran sauke nauyin al'ƙawari daya ɗauka wa kansa na zama Gwamnan jihar Ibadan (Who win between two of them, Governor Mubarak Yahya cibo or Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo?). Dukkan local government da ake zaɓe da ita ta gama cika da mutane,maza da mata yara da manya,tsofaffi da samari,kota ina mutane zuwa suke suna kaɗa ruwan ƙuri'u,kowa kuma da mazaɓarsa,haka zaɓe ya fara wakana babu tashin hankali ko kuma wasu hargitsi. Governor Mubarak Yahya cibo ne shida mayan amintattunsa a wani keɓantaccen waje suna tattaunawa akan plan ɗin da sukayi nisa a cikinsu,gyaran murya yayi yace "ina ganin zuwa yanzu lokaci yay da zamu juya masa tunaninsa,hutunsa ya ƙare farin cikinsa ya ƙare,kwanciyar hankali gidansu ya ƙare,a cikin ƙaramin lokacin zamu ruguza komai nasa" dry Lamir yyi yace "yanzu na samu Labarin zaice ya kaɗa ƙuri'a a mazaɓarsa" Hon Faisal Lawan yace "kaga abin zaifi dai-dai kenan,yana shiga cikin jama'a mu kuma saimu watsa labarai cikin sauƙi jama'a zasu fara la'antarsa"gaba ɗaya suka sanya dry,wayar Lamir ce tayi ƙara hakan tasa ya tsaya dry yay yace "Au,au,au shegen ne,bana gaya maku ba?"ya faɗa yana picking call ɗin kafin daga can ɓangaren Aryan yace "Baaba Lamir na maka magana whatsapp ka duba"Lamir yace "yawwa yaro na,bari na duba yaya zaɓan?" Aryan yace "Allahamdulillah,yanzu na dawo su kuma mutan gidan zasu fita" shuru Lamir yay kafin yace "fatan muka marawa baya?"Aryan yay dare yana mai danne zafi da raɗaɗin da zcyrsa take masa yace "haba Baaba Lamir kasan cewa zuwa yanzu babu wanda nake ganin baƙinsa irin Yaya tayaya kake tunanin zanyi abinda zai ƙara masa masoya?tayaya zanyi abinda zai kawo masa ci gaba never,babu wanda na tsana a yanzu sama dashi dan haka ni naku ne dukkan abinda kuke buƙata daga gareni ni mai biyayya ne indai zan samu cikar muradin a"dry Lamir yyi kafin yace "shikenan ka ɗauka ka samu wannan yarinyar,yanzu muna cikin jama'a dukkan abinda yake ƙasa zan kiraka" daga nan sukai sallama. A hankali Jalal ya fito daga cikin ɓangaren sa,yana sanya cikin wani Maroon ɗin boyal mai manyan zane kuma shara shara,domin har farar singlet ɗin sa ana gani,sai kuma babbar riga irinta boyal ɗin,kana baƙar hula ta tangaran,sai half covert shoe shima baƙi, hannunsa sanye cikin agogon warist mai ƙirar iphone,ya sanya farin bluetooth a kunansa,sai ƙamshi yake bazawa tamkar ranar aurensa,yana fitowa main parlour ya samu dukkan ƴan gidan suna jiransa, Mummy na sanye cikin wani Orange ɗin lace mai manyan flowers masu ƙyau,ta sanya farin mayafi a kanta,sai Mameey itama cikin milk ɗin lace irin na Mummy,sai kuma Abbou shi kuma ya saka shadda gezner,shima maroon color,gefe ya kalla yaga Nihila tasa wata rantsatsiyyar abaya black mai milk ɗin stones sai sheƙi take hannunta riƙe da waya sai faman dannawa take,tana ƙara yaɗa manufarsa da kuma tayin jama'a na suka zaɓi Yayan nata, idanunsa ne ya sauka akan Jalilerh wacce yaga tai masa ƙyau sosai,ta saka light blue ɗin lace mai Maroon touchs sai siririn mayafinta shima Maroon da kuma flat shoe shima Maroon,hannunta riƙe da hisilin muslum,babu komai fuskarta sai lipstick tayi fresh kamar amarya,sai ya kasance ita dashi kamar sunyi anko,kallo guda yaywa ahalin nasa yaji wani farin ciki ya rufe sa gefe guda kuma na zcyarsa yana buga tare da faɗuwar gaba,haka dai ya wanzu yana azkar a ransa, Abbou ne yace "muje lokaci naja"Mummy tace "Mama mun tafi" kallon Mummy Mama tayi tace "to Allah ya kiyaye" gaba ɗaya suka fita Mummy still tana cikin parlour'n kamar wacce tayi mantuwar wani abun, Jalal ne ya dawo baya yaja hannunta yana amsa addu'ar da Mama keyi masa,Babbar motarsa Jalal ya shiga,ya zauna mazaunin drever, Jalilerh na gefensa baya kuma Mummy ce, ɗaya motar kuma Mameey ce a gaba Abbou mazaunin drever sai Nihila a baya,sai kuma motocin securities wajan guda uku suna mara masu baya,a haka suka fice daga cikin gidan Baba habu nayi masu fatan nasara. A haka suka ƙarasa mazaɓarsu, kasancewar duk a mazaɓa guda za suyi zaɓen,nan waje ya hargitse kowa yana murna yaga Jalal bobo,da ƙyar securities ɗinsa suka nema masu waje saida kowa yay zaɓen sanna yayi, Nihila na zuwa aka rufeta mutane suna karɓar rabonsu haka dai ta dinga raba masu kuɗin jakarta,wani ne ya hangi Jalilerh yace "laaa ga matarsa can ai kuzo muje wajanta"tana tsaye sai raba idanu take domin bata saba ganin haka ba taji ance "Hajia muna maku fatan nasara Allah ya taimaki mijinki in sha Allah saiya haye" rasa gane maganarsu tayi,sai tunanin waye mijinta take kafin tai magana yaja hannunta zuwa cikin mota yace "baki iya amsa addu'a bane?" Turo baki tayi bata ce komai ba,a haka suka shiga mota suka nufi hanyar gida,cikin nutsuwa yake driving yana kallon Mummy ta madubin motar data zabga tagumi,ana haka wayarsa ta fara ƙara ganin sunan Jafar na yawo yasa ya danna picking kana yace "uhm" Jafar daga can ɓangaren ya share zufar data karyo masa yace "kana ina yanzu haka?" Da rashin fahimta Jalal yace "hanya" Jafar ya ƙara kallon jama'ar gabansa na wajan zaɓe yace "maza kuyi gida,sannan ku baza securities a layin"Jalal na ƙara giyar motar yace "lafiya?" Jafar kamar zai kuka yace "Jalal bazan iya faɗa maka da bakina ba,amma ka kunna redio nima ina wajan zaɓe ake sanar dani wannan tashin hankalin" Jalal baice komai ya katse kiran kai tsaye ya kunna redio'n dake motar lokacin 12:30 an fara labarai,yana kaiwa yaji ana faɗin _Kudin labaran kenan yanzu zaku saurari cigaban labaran..,A yanzu ne muka samu cikakken labari daga bakin wani mutum wanda ya buƙaci a ɓoye sunansa,inda yake faɗin, Munata murna zamu samu shugaba adali kuma mai asali,ashe shima tumun dare ne domin bincike ya tabbatar mana uban Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo bashi da asali kawai yayi dirar mikiya a garin namu na Ibadan,abu mara daɗi an ƙara tabbatar mana shi kansa Muhammad Jalal Kabeer bobo ba'a san inda mahaifiyar sa take ba,a taƙaice ma ance mahaukaciya ce ta haifesa..._ Bai ƙarasa jin labaran ba ya kashe redio'n lokacin guda kuma jikinsa ya fara rawa a zafafe ya juya ya kalli Mummy wacce take baya,a zaune ya ganta idanunta sun firfito waje gumi sai yanko mata yake,kana ya juya ya kalli madubin motarsa nan ya hangi motar Abbou tana biye da tasa, Jalal ƙasa magana yay gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya brain ɗin sa ta daina aiki,a hankali kuma lakar jikinsa ta zare ya fara ganin duhu a cikin idanunsa,yadda tunaninsa ya tsaya haka hannunsa ya zare daga kan motar,motar tafiya kawai take Jalilerh tsoro da firgici ya hanata koda mutsawa musamman da taga kan motar yana sauka daga tsari,ganin inda motar tayi tasa ta fasa uwar ƙara tare dayin jikin Jalal wanda ya kifa kasa ƙasa a kuma dai-dai nan motar ta daki jakin baban gida cikin rashin Sa'a motar ta tuntsira tare da mirgina wa sau biyu a tsakiyar titi...... I'm sorry bana iya ƙarasawa,ina typing with tears a idanuna.. Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read 300 naira asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 By NIMCYLUV 7/3/21, 8:11 AM - Buhainat: _74-75_ Sau wajan uku motar na mirginawa tsakiyar titi, Abbou na cikin motarsa yay saurin yin baya cikin tashi hankali tsoro firgici dana sani, da suka masa rufdugu lokaci guda, Nihila tuni ta fasa ihu ta fara kiran sunan Mummy, Mameey kam tashin hankalin abinda ke faruwa yasa ta kasa kwakkwaran mutsi sai numfashi take saukewa, Abbou yana parking a gefen titi yama rasa me zai yi gashi dai a zahiri motar yake amma gaba ɗaya tunaninsa baya ga motar,can yay ƙarfin halin ƙarasawa wajan motar domin ba ƙaramin tension yake ciki ba,a lokacin da zaka tsaga jikinsa ba lalle jini ya fita ba, kasancewar ranar zaɓe ne sai ya tashi babu kowa a titin domin ko babura basa hucewa balle motoci,wayarsa ya ɗauka yama rasa wacce number zai kira,kawai yay shahada ya dannawa ambulance kira,tare dayi masu ƙwatance,suna nan tsaye domin ba zasu iya mirgina motar ta dawo dai-dai, ba wajan 20minutes Abbou ya fara jiyo jiniyar ambulance ɗin,kafin cikinar 22minutes ambulance ɗin sun ƙara su wajan,dasu da Abbou aka haɗu waje guda aka tayar da motar,da sauri Abbou ya nufi side ɗin Jalal yana zuwa ta wajan glass ɗin daya fashe ya zura hannunsa tare da buɗe murfin motar, zuciyarsa ce ta bada sauti da ƙarfi dammmm sbd ganin Jalal da yay zaune akan kujera ya kifa kansa akan motar,cikin sauri Abbou ya shiga kukawar ɗaga Jalal wando ko mutsi bayayi,sai daya ɗaga sa sannan yaga Jalilerh ƙwance a jikin Jalal ashe daman Jalal ɗin shiyasa rufeta da jikinsa,gaba ɗayansu babu mai numfashi a jikinsu kuma ko ɗigwan jini babu a jikinsu,gaba ɗaya aka fito dasu daga cikin motar zuwa cikin ambulance ɗin,gaba ɗaya kan Abbou ya kulle yama manta tare da Mummy suke gaba ɗaya tunaninsa tana motarsa,dai da wani police yace "aƙwai wani a back seat ne?" Da sauri Abbou ya dawo wajan motar shida wasu ƴan sanda kasa buɗe ƙofar yayi sbd jinin da yaga yana zuba ta ƙasan murfin motar,suna motar murfin motar suka samu Mummy ƙwance jini na zuba ta gefen kanta a gani glass daya caketa a wuya,da sauri aka ɗura ta a kan bed zuwa cikin ambulance ɗin, Nihila na ganin Mummy ta ƙara fasa wani ihun tana kiran sunanta tare dayin wajanta,da sauri Abbou ya riƙe,gaba ɗaya aka sanyasu a ambulance sai zuwa babban asibitin dake IBADAN,kasa driving Abbou yayi sai wani daga cikin police ɗin ne yaja motar zuwa asibitin. Lamir suna zaune shida Governor Mubarak Yahya cibo da Hon Faisal Lawan da wasu manyan mutane,suna zaune suna tattaunawa akan yadda zaɓen ke wakana da kuma alamomin masara da suka gani,wayar Hon Faisal Lawan ce ta fara ƙara yana ɗauka yace "hello.."shiru yay kafin yace "what..?ok bari mu kunna"yana faɗin hakan ya kashe wayar yace "kirana akai wai mu kunna redio an saki breaking news" Lamir yace "kai ma dai da wahala,kasan ko labarin mene" Hon Faisal Lawan yace "bari dai muji"ya faɗi hakan yana kunna redio'n ƙaramar wayarsa,babu jimawa aka fara labaran kamar yadda aka gaya masa,da sauri Lamir ya miƙe yace "what..? ubanwa ya faɗi wannan abun?" da mamaki suke kallonsa kafin Governor Mubarak Yahya cibo yace "kai mene naka?koma waya faɗa ai ya ƙara taimakon mune" cikin ɓacin rai Lamir yace "waya fada wannan labarin a cikinku?idan kun san kuna da hannu ko faɗa min wanene?" Hon Faisal Lawan yace "haba Lamir,babu wanda yabar a cikinmu gaba ɗaya muna tare,sannan dukkan abinda ake shiryawa ai dakai ake komai,munsan cewa munyi niyyar watsa photo nan,amma kuma ba'a samu ba,banda haka ai babu abinda muka tsara wanda kai baka sanshi ba" da kallo kawai ya bisu kafin ya ɗauki key ɗin motarsa ya fice daga cikin gidan. Mama kam tana zaune ita ɗaya sai mai aiki Laure wacce tace tazo ta zauna wajanta kafin masu gidan su dawo,tana dai zaune amma minti kaɗan zata miƙe ta leƙa waiko sun shigo, ɓangaren Aryan bawai haka nan yaƙi zuwa wajan zaɓe ba, tunda safe ya tashi da kasala da faɗuwar gaba yanzu ma yana ƙwance saman bed sai juyi yake kamar wanda bai da lfy,Imran Irfan da Jafar duk suna waje guda wajan zaɓen,ga dai alamomi nasara suna gani amma fuskokin su gaba ɗaya babu walwala,gudanar da aikin zaɓen suke babu kuzari a tare da su, Ambulance ɗin na parking a harabar asibitin nurses suka ƙarasu wajan da gadon marasa lfy, ɗaya bayan ɗaya aka dinga ɗura su akai, Nihila da Mameey banda kuka babu abinda suke, Abbou kuwa yana baka taɓa gane halin da yake ciki, lokaci zuwa lokaci yake danne saitin zcyarsa, manyan likitoci suka rufo akansu. Lokaci kaɗan Labarin accident ɗin Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo da iyalansa suka karaɗe Garin Ibadan da kewayanta, cikin tashin hankali Jafar da Imran da Irfan suka ƙarasu wajan,kallo guda zakai masu su baka tausayi,babu jimawa shima Lamir ya ƙarasu wajan,har yanzu babu wani labari gane da halin da suke ciki domin babu likitan daya fito,Wajan 1:40 Alhaji khamal mahaifin Nusaibat shida matarsa Hajia Atine suka ƙarasu wajan domin ko Nusaibat basu faɗawa ba, lokacin guda asibitin ya cika da mutane,sai da securities ɗin Jalal suka fara kurar mutane ya rage family ne kawai a wajan,misalin 3 dai-dai likitocin suka fito daga cikin emergency room ɗin sai share zufa suke,da sauri Abbou dasu Jafar suka miƙe tare da faɗin "Dr wanne hali suke ciki?"goge glass ɗin hannunsa babban likitan yay kafin yace "muje office tukunna" gaba ɗaya suka mara masa baya banda Alhaji khamal da Irfan wanda ya kasa mutsi dan fargaba,kujera Dr yaja ya zauna tare da nunawa Abbou waje ya zauna,amma sam Abbou bai san me Dr yake cewa ba hankalinsa yana wani wajan daban,ga wani sarawa da kansa yake yana runtsa idanunsa sai yaga abubuwa da yawa suna maza gizo a cikin idanunsa, Jafar ne ya kama hannun Abbou ya zaunar da shi a kan kujera kana yace "Dr yaya ake ciki ne Please,ka faɗa mana halin da suke ciki ka riga kasan ko waye shi a wannan garin,so Please ka faɗa mana muma hankali ya kwanta" jinjina kai Dr yay kafin yace "Allhamdulillah,da farko wajan shi Ur excellence ɗin da sauƙi,ya samu tension ne,wanda shine yaja masa ɗaukewar numfashi tun kafin faruwar accident ɗin,sannan ita yarinyar tsoro ne yay mata yawa sai kuma ɗaukewar numfashi data samu wanda yaja mata ta shiga duguwar suma,to duk su biyun nan da wani lokaci zasu farko..,"shuru yyi yana sauke numfashi ba tare da kuma da yace komai ba,Imran ne yaja numfashi yace "Mummy fa?" Kallon Dr Abbou yay abinda yake ta son cewa kenan sai kuma Allah ya taimake sa,baya Dr yayi yana sauke ajjiyar zcya kafin yace "ban san yaya zance maku ba,amma dai ita sai dai mu bita da addu'a" zcyar Abbou ce ta buga da ƙarfi kafin ya tattara nutsuwar yace "kamarya?" Jafar yace "kai mana maganar da zamu fahimta Dr kasa zuƙatanmu cikin zullumi da kuma fargaba" Dr ya fesar da numfashi kafin yace "Ta samu buguwa a kanta, ma'ana kanta ya fashe,sannan ancire mata wani ƙarfe a cikin wata sanadiyar cakarta da ƙarfan yay ya tsinka mata hanjin cikinta,abu mara daɗin kuma glasses ɗin daya caki wuyanta harya taɓa maƙoshinta"Gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"kafin Jafar yace "yanzu Dr mene condition ɗin da take ciki?" Fesar da numfashi Dr yayi kafin yace "she's critical condition,amma in sha Allah everything will be fine ok"da ƙyar ya sauke ajjiyar zcya kafin ya saita numfashinsa yace "zamu iya ganinsu yanzu?"miƙewa Dr yay yace "of course"gaba ɗaya suka miƙe tare da bin bayan Dr kowa da abinda yake tunani a ransa,wani ward suka nufa kai tsaye Dr ya shiga wani special side,wajan part biyar ne a side ɗin,room ɗin farko suka tarar da Mummy ƙwance an juna mata Oxcygen ta cikin bakinta gefen kanta an naɗeshi da bandeji haka ma wuyanta, cikinta ba an sanya anduga da filasta,kana an rufe jikinta da wani green ɗin abu, ɗakin sai ƙarar na'urori gefen hannunta an maƙala mata drip yana shiga a hankali, ƙirjinta dake ɗagawa shine kawai yake nuna tana raye,da sauri Abbou ya juya domin bazai jure ganin halin da matar tasa take ciki a halin yanzu ba,cikin zallar tausayin halin da take ciki Jafar yake kallonta yana jin ƙwalla na tarar masa a idanunsa, juyawa yay ya fita a room ɗin, Imran na fita yay ya rufe ƙofar,daga nan wajan Jalilerh suka shiga itama tana ƙwance an saka mata Oxcygen sai drip,hucin numfashin dake fita ta hancinta shike nuna tana raye,amma babu kurjewa ko ɗaya a jikinta,daga nan suka nufi room ɗin da aka saka Jalal a ciki,tun daga nesa suka hango farar fatar jikinsa data ƙarayin jaaa,ga wani haske data ƙara tai fresh,da sauri Abbou ya ƙara wajan Jalal yana zuwa ya zauna tare da kama hannunsa sai a lokacin wata ƙwalla ta sauka daga cikin idanunsa, ƙwance yake flat ko riga babu jikinsa sbd wani gumi da yake haɗawa duk da sanyin a.c dake kaɗawa a ɗakin,cikin nutsuwa yake fidda numfashi,fuskarsa ta faɗa lokaci guda kamar wanda ya shekara yana jinya,ga yadda sumar kansa ta hargitse,babu abinda aka juna masa sai drip da injection da ake masa,cikin ƙasa da Murya Abbou yace "am so sorry Muhammad,nina ja maka laifi nane,dana san wanene ni da tuni na bai yana gsky,bana da ikon faɗin komai akai na sbd sa gske ban san yaya nake ba,ina da asali bana dashi ban san komai a kaina ba Muhammad,ka yafemin kada kalleni da laifin da banawa ba,ban taɓa dana sani irin na yau ba,ban taɓa ƙunci da shiga damuwa irin na yau ba, Tabbas ni me laifi ne,bansan da wanne baki zanyi maka bayani akan wanene kai ko kuma wacece mahaifiyarka,dan Allah ka gafarta min Muhammad" ya faɗa yana ƙara ƙanƙame hannunsa,wasu siraran hawaye ne suka silalo daga cikin idanun Jalal,cikin rawar jiki kuma ya riƙe hannun Abbou'nsa nasa still hawaye na kwarara a idanunsa, Jafar tuni yabar room ɗin sbd bazai iya kallon abin tausayin nan ba,lura da halin da Jalal ke ciki yasa likitoci suka rufu akan,cikin zafin nama ya miƙe tsaye tare da fisge drip ɗin da yake hannunsa,wasu likitoci ne suka nufu inda yake suna zuwa yasa hannu ya hankaɗesu cikin sauri haɗi da gudu ya fice daga room ɗin. MANAGE🌚naje hospital ne. UNCLE NE pay before you read 08119237616 NIMCYLUV 7/5/21, 7:31 AM - Buhainat: Uncle ne 78-79 Wata zabura Abbou yay jikinsa duk rawa yake,cikin ɗaga murya yace "what...kin san mene kike cewa kowa?noo!! Nasan zafin ciwo yake sakin wannan zantukan,komai zaiyi dai-dai Please Oum Jalal ki daina wannan maganar na roƙeƙi kada ki sanya zcyta bugawa"ya ƙare maganar a lokaci na farko da wasu hawaye Masu zafi suke sakkowa daga cikin idanunsa, Jalal kasa da idanu Yake kallon iyayen nasa ba tare daya iya cewa komai kuma, Nihila kam saurin miƙewa tayi tana jin maganar kamar a mafarki, Lamir kam tuni yabar room ɗin yana zcyarsa nata fasa,sbd ganin komai yana shirin ruguje masa ba tare da yakai ƙarshe ba, murmushin takaice Mummy tayi kafin wasu hawaye ya fara saukowa daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta,cikin rawar murya tace "wannan ranar nake jin tsoran zuwanta, ranar da zan fallasa asirin zcyata,na cuci kaina da nabiye ruɗin shaiɗan,zata iya yiwuwa kuga laifina,amma banyi hakan da son raina ba,nayi haka ne domin ceton rai" Aryan ne yace "Mummy kinata bayani a rufe,yana da ƙyau koma mene kika aikata ace kin faɗa domin ki ciremu daga cikin ruɗu" ɗan yunƙurawa tayi zata miƙe zaune Jalal ya kama ta tare da jinginar da ita a jikinsa,wasu sabbin hawayen ne suka wanke fuskarta kafin tace "tabbas Jalal ni ba haifiyar ka bace kamar yadda kake tunani,dani da mahaifiyarka ƴar wa da ƴar ƙanwa ce, Mama itace ta haifi mahaifiyarka Zulfa,ni kuma Mama Yayar mahafiyata ce dani da yaya Lamir, sanadiyar rasuwar iyayen mu yasa muka dawo wajanta da zama, Allah ya jarabci Lamir da son mahaifiyarka Zulfa so bana wasa ba,kafin ya bai yana abinda yake ransa mahaifinka yaga Zulfa yace yana SO,nan Lamir yace sam bazai taɓa yiwuwa ba,a nan ya faɗa mata cewa yana sonta,ita kuma lokacin soyayyar Alhaji Kabeer tayi nisa a ranta,don haka tace bata son Lamir Alhaji Kabeer takeso,sosai tashin hankali ya gama bai yana akan fuskar Lamir ya rasa wanne mataki zai ɗauka,gashi bashi da tunun dafawa,ana haka aka fara shirye-shiryen aure,ana saura ƙwana guda aure Lamir yazo da labarin mahaifinka Alhaji Kabeer bashi da asali domin babu wanda yasan wanene shi da kuma iyayensa, Mama tace babu komai ita dai ta yarda da shi,sosai Lamir yay baƙin ciki domin a tunaninsa Mama za tace an fasa auran shi kuma a bashi auranta,haka akai aure cikin mutunci da kamala,domin Alhaji Kabeer yana da dukiya da kuma rufin asiri,bayan an kai Zulfa ɗakinta,wata rana ina zaune a cikin uwar ɗaka kamar mai bacci naji Lamir yana faɗin _ya fison data haihuwa aje har gida a kasheta sannan a kashe mijin,idan kuma hakan zai basu wahala kawai su kasheta subar gidan,idan har suka kasheta shi kuma zai nemi auren wata yarinyar sai yace a bashi riƙon abinda ta haifa daga nan duk dukiyar da mahaifin Zulfa ya bari ɗan ta zai kajeta shi kuma zai riƙe ɗan kaga dukiya ta dawo wajansa_ wannan dalili yasa na fahimci manufarsa ta son auran Zulfa da yace zai yi,dalilin guda ɗaya ne akan dukiyar da mahaifinta ya mutu ya bar mata kasan cewarta ƴa ɗaya tilo garesa,sosai na shiga tashin hankali,kullum cikin tunani nake har na rasa wa zan faɗawa abinda yake damuna,kwanci tashi aka wayi gari Zulfa nada ciki sai tashin hankali na ya nunku fiye dako wanne lokaci,wata rana na shirya naje gidanta,a zaune na sameta cikin shigar duguwar riga abaya mai kalar milk sai touchs ɗin yellow,zama nayi ina gaidata kafin tai Murmushi cikin fuskar mai cike da annuri wacce ta rabuwa da fara'a tace "Ina Mama? Taƙi zuwa ta ganni bata sani ba zan haife abin cikina lafiya ko akasin haka" gaba nane ya faɗi sbd jin abinda ta faɗa,sai kuma a wannan lokacin na tuna da maganar Lamir, Murmushi nai mata nace "haba Anuty ki daina faɗin haka,in sha Allah zaki haihu lfy" kallona tayi sannan ta kalli cikin nata tace "ai Ɗan da zan haifa bashi da wata damuwa indai kina raiye kamar ni ce,dan haka tun yanzu abinda na haifa mallakin ki ne"tsayawa kawai nayi ina kallonta sbd abin na keji kamar almara,daga haka mukai sallama na koma,ina zuwa naita tunanin yau shene E.D.D ɗinta zai cika?kawai sai na kirata a waya na tambaya babu musu ni kuma ta gayamin,ana saura ƙwana ɗaya zata haihu na buga sammako zuwa wajan wani malami sbd na aikata abinda nake gani shine kawai hanyar da zanbi na tseratar da rayuwarta,nan najewa malamin da buƙatar ina son ya haukata min Zulfa,amma ba haukan da zai cutar da ita ba,nai masa bayanin komai,zane yay a jikin ƙasa kana ya ɗago kai yace "za'ai maki abinda kikeso,amma tabbas abinda yake cikinta shima haukan zai taɓasa indai ba ta haihu kafin haukan ya risketa ba" shuru nayi ina nazarin maganarsa sai kuma nace "babu damuwa indai ba wani abu bane mai illa"ban baro wajan ba sai da aka tabbatar min da aiki ya kammalo,a ranar bacci ɓarawo ne kawai ya ɗauke ni tunanin abinda na aikatawa ƴar uwar tawa ya dinga damuna,shin nayi dai-dai kowa? Shi ne abinda zcyata ke ta damuna da tambaya kenan,amma idan na tuna abinda Lamir ke shirin yi sai naji abinda na aikata shine dai-dai, washegari da safe kasa breakfast nayi nabi na damu kaina,ina wannan tunanin na tsinkayi Muryar Mama na sallati da sauri na fito ji kina yana rawa,kallonta nayi nace "Mama lfy?" Cikin damuwa ta shaidamin haihuwar Zulfa da kuma neman ta da akai aka rasa, ɗaki na koma naci kuka na ƙoshi domin duk abinda ya faru NICE SILA,lokacin da Lamir ya samu labari kasa cewa komai yay sai zirga-zirga da ya dinga yi a gidan,yafi kowa damuwa akan abin,bayan haka nice na buƙaci auran mahaifinka domin riƙonka ya dawo gareni, Lamir baiso haka ba,amma haka na rufe ido nace dole ya barni, tun daga nan rainonka ya dawo gareni,ni kuma kullum cikin fargaba nake bana iya bacci ga kuma mafarkan da nake marasa daɗi,ashe abinda naiwa Lamir yana nan ƙasan ransa kuma bokansa ya bashi Labarin ina da hannu wajan ɓatan Zulfa,nan ya ɗura min ƙiyayya sannan yaci alwashi akan abinda zan haifa nan gaba,tunda nazo gidan babu taɓa tarayya da Abbou Jalal ba naje an sauke masa sha'awata sbd wani dalili nawa" Saurin yin shuru tayi sbd yadda numfashinta yake fisga da ƙarfi ga kuma yadda computer take ƙara ihu alamun rai ya kusa halinsa, Muryar Jalal can ƙasa kamar bai son magana yace "bani Oxcygen"da mmki Dr ya kallesa sbd yasan cewa Mummy ita sa rayuwa sai dai wani ikon Allah, Dr yace "Ur excellence Oxcygen kuma?"da ido kawai Jalal ya kalli Dr alamar "eh" bai gardama ba ya miƙa masa, tallafo kan Mummy yay zai sanya mata Oxcygen ɗin tayi saurin riƙe hannunsa tace "mene yay saura kuma?baka son na faɗa maka cikar muradina ne?ko kuma baka son na faɗa maka asalin uban Nihila?zuwa yanzu kaine garkuwanta kai kawai zan iya damƙawa amanar ta,kai kaɗan nake da tabbacin zaka kula da jini na ko bayan babu rai na"sbd ɓacin rai da tashin hankali idanun Jalal har wani ruwa yake,ga fuskar tayi jajir, pouting lips ɗinsa yay cikin dauriya yace "wanna maganar duk babu amfanin ta,abu guda nake nema wajanki wanda nakeso kiyi min alfarmar sa"cikin sauri Mummy tace "babu abinda bazan iya yi maka ba Jalal,sai wanda Ubangiji ya sanya bazan iya yi maka shi ba" ajjiyar zcya ya sauke tare da jan numfashi kana ya lumshe idanunsa yace "yaya kamin Ammina take?"Murmushi Mummy tayi kafin ta kalli Irfan tai masa nuni da madubin data gani a jingine,da sauri ya dauko madubin ya kawo mata, karɓar tayi da hannu ɗaya kana ta sai tashi a fuskarsa tace "buɗe idanunka" a hankali ya buɗe idanunsa tare da sauke ganinsa a kan madubi,cikin sarƙewar numfashi tace "kaga kamannin mahaifiyarka,aduk sanda nake tare dakai inaji kamar da ita nake tare ne,komai nata ka kwashe sa,hatta dimples ɗinka irin nata ne...Ware idanunsa ya ƙara yi yana mai ƙara kallon kyakkyawar fuskarsa ta cikin madubin,wayar Jafar ce tayi ƙara da sauri yay picking ganin sunan Prince Hassan,daga can ɓangaren Prince Hassan yace "an kammala zaɓe gamu yanzu mun ɗauki hanyar zuwa hukumar inec domin tabbatar da wanda ya samu nasara a zaɓan,amma in sha Allah Ur excellence Jalal shine da nasara domin muna ganin alama" jinjina kai kawai Jafar yay kafin yace "on mah way in sha Allah"yana faɗin haka ya kashe wayar kana ya juya yabar cikin room ɗin domin bazai iya ƙarasa jin wannan labarin ba,da idanu kawai Jalal yabi Jafar, Jalal ne ya kalli Mummy wacce take ta fama da jan numfashi kafin yay magana tace "bayan na ɗauki hukunci ɗaukewa Oum Jalal sha'awarsa akai na,saina fara tunanin tayaya zan haifi ƴar wacce zata zama na a gurbina ko bayan babu raina,hakan tasa wata rana naje har office ɗin Alhaji khamal na nemi alfarma a wajansa,kallo na yay yace "haba Oum Jalal wanne abin naki gsky aƙwai hatsari a cikinsa,bazan iya cin amanar amini na ba,wannan ai shi ake kira da CIN AMANR RUHI,tayaya zanyi mu'amala da matar aminina,gsky bazan iya ba"cikin kuka na kalli Alhaji khamal nace "ka taimakin dan Allah, wallahi banyi da wata manufa amma ina dalili na faɗin hakan kuma kasan komai na faɗa maka" cikin wani hali Alhaji khamal yace "yanzu idan na yarda kika samu ciki kika haihu mene sunan yaro ko yarinyar da kika haifa? Shege fa kenan.. MANAGE dan Allah Wlh bana gida😇 Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read 08119237616 By NIMCYLUV 7/6/21, 8:52 AM - Buhainat: UCL NE _80-81_ A gsky lamarin aƙwai abun dubawa,ina yare na haifi ɗa a kirasa da shege,nikam ba zan iya wannan ɗan yan aikin ba,cin amana ido biyu"zubewa nayi a ƙasa tare da dafa ƙafafunsa ina kuka kamar raina zai fita nace "ka taimake ni,kayi min rai babu wanda zan iya tunkara da buƙata ta sai kai,kai ne ka cancanta da kazama uba ga ɗan da zan haifa,bana da wani ƙata kuma burina bai huce ɗan da zan haifa ya samu kyakkyawar mu'amala a wajan Jalal ba,a yanzu burina bai huce na sama yarinya mace ma wacce zan haɗa ta Jalal domin ya zama garkuwa gareta,ina da tabbacin bazai taɓa bari jinina ya hulaƙanta ba sai iya rasa komai akan ya rasa ɗan dana haifa,kaga idan har Jalal na raye Lamir bazai taɓa samun nasarar cutar da ita ko shi ba,dan Allah ka taimaka min Please" na ƙare maganar ina ƙara sautin kuka na,shuru Alhaji khamal yay,ban san mene yake tunani ba sai kawai naji yace ya "amince amma bisa sharaɗi guda"da sauri nace masa "sharaɗin mene?" Kallonta yaga da gaske take buƙatar abinda take mgn shi gaba ɗaya abun kamar almara,sai kuma yace "idan har kin samu yarinya mace dole ne ki haɗa auranta da Jalal,domin kin san idan ba shi ba,babu yadda za'ai wani ya AURETA musamman idan aka tabbatar shegiya ce...,"shuru yay yana jin kalmar nayi masa zafi a ransa kafin ya ɗura da "idan kuma namiji aka haifa dole ki bawa Jalal riƙon sa domin ni bazan iya ba"banyi tunanin komai ba nace na amince,shuru Mummy tayi da bada labarin idanun na janyewa wata farar kumfa ta fara fita daga cikin bakinta alamar dafara mutuwa tazo gangara, Jalal rasa abin cewa yay sai kallon Nihila yake wacce take ta zabga kuka tare da ihu Mameey ta riƙe ta,runtsa idanunsa yayi zuciyarsa nayi masa zafi komai na kansa ya kunce yana rasa tudun dafawa,da sauri ya buɗe idanunsa sabida wata miƙa da Mummy tayi ta ƙanƙame Jalal,da sauri ya riƙe ta idanunsa ya kaɗa yay jajirrr,cikin sarƙewar numfashi Mummy tace "tun daga wannan ranar muka fara mu'amala da Alhaji khamal,idan ba zaka manta ba ina ce maka zani asibiti to a zahirin gsky bawai asibitin nake zuwa ba, lokacin dana fahimci ina juna biyu sai na sanarwa da Alh khamal kuma tun daga ranar na ɗauke ƙafata ban ƙara zuwa inda yake ba kamar yadda shima bai neme ni ba,cikina yana da wata baƙwai nayi scanning aka tabbatar da mace zan haifa sbd murna sai da nayi sadaka,bayan haka da sati guda wata rana nace gida na samu Lamir a cikin bedroom yana faɗin _ni dai burina bai huce naga na samu kuɗi masu yawa wanda za'a dinga ƙwatance dani ba,shuru naji yayi kafin yace okey idan wannan ne babu matsala dama na taɓa gaya maka tana da ciki yanzu haka gaf take da haihuwa kuma naji ance mace zata haifa kaga abun yazo mana a dai-dai,ni kuma zanta jira har yarinyar ta girma wannan shine kawai_ bayan naji haka da sauri nabar gidan gabana na faɗuwa domin ban san wanne abu ya shiryawa ɗan ciki na ba,kullum cikin fargaba nake da zullumi haka dai naita addu'a ina neman tsari har na haifi baby a ranar dana haifeta ne kuma naje wajan boka domin ya ƙara rufe min bakinka sbd kada ka tambayi yaya akai na samu ciki bayan bamu taɓa tarayya dakai ba,bayan Jalal ya dawo a kuma airport mgnarsa ta farko inda yake cewa _dama za'a bani aurenta_ shi kaɗai ya tabbatar da cewa Jalal yana son baby kuma na ƙara godewa daya bani shi a matsayin ɗan ƴar uwata,tun kuma daga ranar na fara rashin lfy bana faɗawa komai koda naje asibiti aka shaida min Zcyarta ta kamu da ciwo banyi mamaki ba domin yadda damuwa tayi min yawa kullum cikin kuka nake da tunani nasan hakan zai iya faruwa dani" kallon Jalal tayi kafin ta kama hannunsa ta riƙe sannan ta kalli Nihila tayi mata alama da tazo da sauri ta zame jikinta daga na Mameey ta ƙarasa wajan gadon kusa da ita ta zauna,hannunta ta riƙe kana ta sanya cikin na Jalal ta haɗe hannayensu waje guda tace "Wannan amanace gareka ko bayan babu raina,ina fatan zaka ƙarasa cikamin burina ta hanyar auran Nihila,nasan zaka zama inuwarta zaka zame mata Garkuwa,zaka bata dukkan kulawan daya dace,ina da tabbacin ba zaka taɓa barinta tayi kuka ba,nasan ba zaka taɓa bari wata halitta ta cutar da ita ba indai kana raye,dan Allah dan Annabi Jalal ka auri Nihila ka zama nagartaccen miji gareta ina fatan zaka cikamin wannan burin nawa ka kareta daga sharrin maƙiyanmu" wata zuface ta shiga karyowa Abbou kansa ya shiga sarawa,abu goma da ashirin suka taro waje guda sukai masa yawa,da rashin asalin da yake dashi ko kuma da cin amanar da Mummy tayi masa?ko kuma da rashin mahaifiyar Jalal wanda rashinta yake damunsa a yanzu,wato wannan dalilin ya sanya Alhaji khamal yake ƙin haɗa idanu dashi, wannan dalilin yasa sanda yake masa da tasa buƙatar ya tsaya yana masa wani surutai akan hakan bai dace ba,ya tsaya zuwa wani lokaci,da sauri ya juya sbd jin abinda Mummy tace "Bana da bakin da zanyi maka mgn,sannan bana da bakin da zan nemi hafiyarka,amma tun a sali ban aureka domin ina sonka ba,haka kuma bana jin tsanarka a Zcyarta,dan Allah kaji tausayina ka yafemin nasan ni me laifi ce a GAREKU,amma babu yadda na iya garin ceton wasu rayukan nima na jefa kaina ga halaka,dan Allah Abbou Jalal ka yafe min kace ka yafemin kada na tafi lahira da haƙƙinka a kaina,yafiyarka nake nema" kasa cewa komai Abbou sai kuma ya ɗaga kai ya kalli Jalal shima kallonsa yay yana son yaji abinda zai ce,ganin bashi da niyyar magana yasa ya langwaɓar dakai tare da ɗan haɗe hannayensa alamar roƙo, ɗauke kai Abbou yay idanunsa na kawo ruwa yace "babu komai Allah ya yafe mana baki ɗaya Ubangiji ya baki lfy"Murmushi jin daɗi tayi kafin ta kalli Nihila tace "am so sorry my blood,na maki laifi na samar dake ta hanyar da bai dace ace an samu dukkan wata yarinya ko yaro ba,amma zanan ƙaddararki ne haka kuma Ubangiji ya nufa ta haka za kizo,ina neman alfarmarki da kiyafewa mahaifiyarki ko zata samu sauƙin tafiya lahira" cikin kuka Nihila ta riƙe hannun Mummy tace "dan Allah Mummy ki dana faɗin haka ni ba kiyimin komai ba,dan Allah ki tashi haka mutafi gida"ta ƙare maganar tana sakin wani sabon kuka,hannu Aryan yasa ya ɗauke ta daga jikin Mummy, numfashinta ne ya fara fita idan ya fita kuma baya dawowa cikin ƙasa da murya Jalal yace "fita da ita" jin haka yasa Nihila ta ƙara fasa wani kukan tana kiran sunan Mummy,hannun Jalal Mummy ta ƙara riƙe wa tace "idan Allah ya nufa mahaifiyarka na raye kuma Ubangiji ya ƙaddara saduwarku ina son ka nemar min yafiyarta"tana faɗin hakan ta fara miƙa idanunta ya shiga ƙafewa,da sauri Jalal ya shiga faɗin "La'ilaha illallah Muhammad Rasulullah S.w.a³" gaba ɗaya mutanan room ɗin suka shiga maimaita hakan lokacin hankalinta ya fara ficewa sai faɗin "Jalal ga Nihila,bobo Nihila ga baby nan" murza hannunta ya shiga yi yana ɗan ƙara sautin muryarsa cikin sarƙewar numfashi itama ta fara ambaton kalmar shahada kafin tace "Muhammad Rasulullah s.w.a..La'ilaha illallah..," cak numfashinta ya tsaya yayinda computer itama tai shuru da kukan da take sai kuma wani gudan jini daya fita ta cikin hancinta,runtsa idanunsa yayi tare da kifa kansa a ƙirjin Mummy ya shiga sauke numfashi tare da sauke wasu tagwayen ajjiyar zcya, Mameey ce ta saka kuka ta kiran sunan Allah tare dayin sallati Abbou kallon Mummy yake yana ganin mutuwar kamar almara,gaba aka rasa mai ƙwaƙƙwaran mutsi a cikinsu, Jalal kowa har yanzu yana ƙwance jikin Mummy yana ta ajjiyar zcya,ganin babu wani lokaci yasa Abbou ya ƙarfafa zuciyarsa ya miƙe tsaye tare da ƙarasawa inda Jalal yake zaune ganin yadda ya ƙanƙame gawar Mummy yay a hankali ya saka hannu tare da kama Jalal ya miƙar dashi tsaye, idanunsa a rufe ya nufi hanyar ficewa daga room ɗin yana gaf da ficewa ya yanke jiki ya faɗi a wajan babu numfashi,da sauri Imran ya ƙarasu wajan Mameey kuma tayi waje da gudu tana ƙwalawa Dr kira,wasu likitoci ne wajan guda 4 suka fito lokaci guda kana sukai ɗakin da gudu ganin Jalal yashe a ƙasa yasa suka ƙamashi tare da ɗura sa a kan wani gadon daban, Abbou wani farin abu yasa ya rufe Mummy dashi bayan ya rufe mata idanunta,kallon Dr yay yace "kun gama komai zamu kaita gida ai mata suttura" Dr ya kalli Abbou cike da tausayi yace "eh zaku iya tafiya da ita,amma yallaɓai sai zuwa gobe" jinjina kai Abbou yay kana ya kalli yaran nasa a hankali kuma aka tura gawar Mummy zuwa waje har cikin ambulance aka sanya gawar kana Abbou ya shiga motarsa Imran ya zauna driver Aryan shima motarsa ya shiga ya ɗauki Mameey da Nihila suka marawa motar ambulance ɗin baya, Irfan kuma ya koma wajan Jalal. _How to subscribe you can 300 naira only 600 for vip, send the money to my account 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08419237616🌚🌚Habibaties Uncle ne na kuɗi ne dan Allah ki biyi before you read my book ok dear tnx for the love and care_ Irfan yana shiga ward ɗin ya tarar har an ɗaurawa Jalal drip ga wani bandeji da aka saka masa a gefen ƙoshinsa sbd bigewar da yay lokacin daya faɗi har kansa ya fashe,waje ya samu ya zauna yana mai ƙarewar fuskar yayan nasa kallo,banda yana da zcyar imani ai da sai zcyarsa ta buga amma tunda ya aka fara wannan abun bai nuna wani abu ba sai yanzu da rasuwar Mummy ta bugasa da ƙasa, ajjiyar zcyar Irfan ya sauke yana ta tunanin abubuwa da yawa da suka dinga faruwa,yana zaunan yaji an buɗe ƙofa ganin Dr yasa ya ɗauke kansa, Dr na ƙara zuwa ya kalli Irfan yace "Madam tana shirin farkawa ya kamata ace da wata ko wani kusa da ita" miƙewa Irfan yay kana yace "babu damuwa za'a iya barinsa shi ɗaya ko?" Dr yace "eh babu damuwa" bayan Dr yabi har zuwa room ɗin da aka ƙwantar da Jalilerh,tana ƙwance sai juya kanta take tana sauke numfashi tare dafe kanta,tsayawa yay a kanta yana mai nazarin halinda take ciki,ganin tsaiwar nada yawa yasa a hankali yaja kujera ya zauna kana ya ɗauki wayarsa ya shiga dannawa,kai tsaye I.G ya shiga ya ɗauki photon Jalal wanda ya ɗauka shida Mummy tana Murmushi kana yay sign akan photon ya rubuta R.I.P Mummy,sai kuma wasu sauran baya nan,kana yay posting,yana gamawa ya shiga twitter nan ma yay posting kusan gaba ɗayansu babu wanda yake facebook da whatsapp shiyasa daga nan ya kashe datar wayar ya shiga istigifari a ransa yana mai nemawa Mummy sauƙi wajan Ubangiji.. Tun kafin su isa gidan labari yaje wajansu Mama nan ta ƙara rikicewa ta shiga kuke kamar ranta zai fita,a haka har suka samu Mama nan aka sanya gawar Mama cikin part ɗin Abbou ana shiga matan maƙota suka fara zuwa aka shiga yiwa Mummy suttura akaci sa'a babu kitso a kanta,da sauri aka fara shiryata sbd magrib daya tawo kai,bayan an kammala shiryata Mameey taje wajan Abbou da muryarta da baya fita tace "ba za'a kira Jalal ba?haka za'a kaita?" Kallonta kawai sai kuma yace "shima yana ta kansa ne,idan kun kammala bari mu ɗauke ta" tace "an kammala daman ku ake jira" baice komai ba ya fita can ya suka shigo shida Aryan da Imran sai kuma Alhaji khamal, Lamir yazo Abbou yace "kada ka sake naga hannunka a gawar matata" fita yay daga gidan gaba ɗaya haka aka sallaci Mummy aka kaita gidanta na gsky, Nihila kowa tayi suma yakai uku data farka taga gawar Mummy ko taji ana maganar sai ta ƙara ficewa daga hayyacinta,a haka Abbou yay mata allurar bacci tana surutai.. Misalin 8 na dare a can asibiti Irfan yana can tare da marasa lfy haka yay ta zirga-zirga daga wajan Jalal zuwa wajan Jalilerh,yanzu ma yana zaune gaban gadon Jalilerh ta fara mutsi kafin a hankali ta ɗan fara shura ƙafafunta miƙewa yay ganin kamar ta farka a hankali kuma yaji tana surutai kasa kunne yay yaji tana faɗin "Uncle... Uncle..kai na...ciwo...zai fashe...,"sai kuma yaji ta fasa ihu da ƙarfi tace "Uncle wayyo za muyi accident" a dai-dai lokacin shima Jalal ya mutsa ya shiga buɗe idanunsa a hankali amma ko mutsa kansa ya kasa sbd yadda ya kejin kansa yana sara masa da ƙarfin gaske,bayar da idanunsa yay ya rufe da sauri yana mai danne saitin zcyarsa sbd ihun Jalilerh daya jiyo,sai kuma yaji an buɗe ƙofa da gudu an shigo kafin yay wani tunani yaji ta faɗo kansa tana fasa ihu tare da ƙanƙamesa ta shiga faɗin "Uncle please wake up...dan Allah ka tashi.."kasa mutsawa yay sai hannunsa ɗaya ɗaga a hankali ya ɗura a bayanta ya rungome yana sauke numfashi cikin kuka ta kifa kanta a fuskarsa ta shiga taɓa wajan da yake masa ciwo kafin kuma a hankali ta ɗura lips ɗinta saman goshinsa tana sakin wani sabon kukan... NIMCYLUV 7/6/21, 4:52 PM - Buhainat: UCL NE _82-83_ Jalal jin kukan Jalilerh yake har ƙahon zucyarsa,gashi yay try na buɗe idanunsa ya kasa bare har yay tunanin mutsa jikinsa ya lallasheta,bisa dole ya ƙara maida idanunsa da basu gama buɗewa ba ya rufe ruff yana sauke ajjiyar zcy da sauri da sauri,hakan Jalilerh ta ƙara rikicewa ta shiga rera kuka tana jijjiga Jalal wanda bai ma san abinda take masa sai dai duk ihunta guda yana tafiya ne da bugun zcyarsa da ace kuma zata fahimci hakan da bata tsaya tana masa kuka akai ba,domin kukanta ma wata azaba ce ta daban a cikin ransa,ji yake gaba ɗaya duniyar tayi masa zafi kansa yay masa nauyi,har yanzu ganin abun yake kamar a mafarki wai Mummy ta rasu?da gaske bata raye?shikenan yanzu bashi da wata uwa da zai kalla ya kirata da sunan Mummy,bashi da kowa sai Abbou'nsa, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,kawai yake maimaita wa a cikin zcyarsa,sai kuma a lokacin ya tuna da Nihila runtsa idanunsa yayi da ƙarfi sbd wani bugu da zcyrsa tayi masa,tayaya zai iya zama da ƙanwarsa a matsayin matarsa?tayaya zai kula da haƙƙoƙinta sa zasu rataya a wuyansa?a ɗauka lafiyarsa ƙalau baya jin zai iya tarayya da Nihila a matsayin matarsa,mene yasa Mummy ta ɗura masa wannan abun mai girma?mene yasa ta saka shi cikin tsaka mai wahala?tasan cewa koda bai auri Nihila tana da tabbacin zai kula da lafiyar,iliminta,komai nata zai zame mata Garkuwar da a kullum take faɗa,zai tsaya ya kula da ita sai inda ƙarfin sa ya tsaya,koda zai shiga wani halin indai tana lafiya zai iya jure koma mene amma mene yasa lalle dole saiya AURETA ta zama mata a wajansa?haka yayta surutai a ransa babu wanda yasan me yake faɗa sai ajjiyar zcyar da yake saukewa akai akai,a hankali wani Dr ya ɗauki injection kana ya nufi wajan Jalilerh da ita,duk akan idanun Irfan wanda yake tsaye ya harɗe hannayen sa yana kallon ikon Allah,yadda ta kifa kanta a saman ƙirjinsa yasa bata san abinda Dr ke aikatawa ba kuka kawai take tana kiran "Uncle... please wake up"a haka ya samu tsira mata injection ɗin a kai ɗinta wacce ta baiyana sabida rigar asibitin da aka saka mata iyakarta guiwa,wani ihu ta tsala tare da ƙanƙame Jalal tana sakin wani sabon kukan,shi wata muryar shagwaɓa ta manna lips ɗinta a faffaɗan ƙirjinsa tare da sakar masa cizo, sbd tsaɓar azabar da taji ta allurar,taune lips Jalal yay sbd zafin cizon da yaji har ransa amma still bai mutsa ba,5minutes left yaji saukar numfashinta a ƙirjinsa hakan ya tabbatar masa da bacci ne ya ɗauke ta,sai kuma a lokacin shima ya samu kuzari ya ƙarfafa zuciyarsa ya shiga buɗe idanunsa a hankali kamar mai tsoran buɗe idanunsa daya buɗe yaga haske sai ya bayar ya rufe a haka harya samu damar buɗe idanunsa samar drip ɗin da aka maƙala masa,cikin ransa yake ƙara karanta addu'ar duk da yazo masa,a hankali kuma ya juya gadon da aka ƙwantar da Mummy da sauri ya ɗauke idanunsa sai kuma ya fara ƙoƙarin tashi zaune amma ya kasa sbd gaba ɗaya babu wani kuzari a tare dashi gaba ɗaya ya zama very weak,kansa ya shiga girgiza wa wanda ya keji kamar zai faɗi ƙasa sbd a zaba,hakan yasa Jalilerh dake jikinsa tayi saurin firgita sbd gaba ɗaya a tsorace tayi baccin,cikin baccin ta Turi baki gaba sai kuma ta kwaɓe fuska cikin ƙasa da murya tace "Uncle... Uncle naaaaaa"da idanunsa kawai yake kallonta ko ƙiftawa ya kasa yi,sbd yadda yaga ta zama exactly ƙaramar yarinya wacce bata huce 15yrs ɗin nan ba, lips ɗinta wanda ya jiƙe da hawaye da kuma yawo yay jajirrr sbd taunesa da take da kuma yawan kukan da tayi yayi,da sauri kuma ya janye idanunsa daga kanta, numfashi ya sauke kafin ya kalli agogon warist ɗin yaga lokacin har anyi issha'i,waro idanunsa waje yay duk da cewa baya cikin nutsuwar sa yay missed sallolin amma sai da gabansa ya faɗi, turo ƙofar da akai yasa ya buɗe gajiyayyun idanunsa ya ɗura su a ƙofar domin ganin mai shigowa,sai a lokacin yaga Irfan tsaye yana kallon su,da sauri Irfan ya ɗauke idanunsa sbd kallon da yaga yayan nasa yana masa,shima Jalal ɗauke idanunsa yayi a dai-dai lokaci ne kuma Aryan shida Mama suka shigo cikin room ɗin, Mama na gaba Aryan na bayanta hannunsa riƙe da basket ɗin dinner,kallo guda yay masu ya ɗauke kai Aryan kam kasa ɗauke idanunsa yay daga kan Jalilerh wacce tayi ƙwance jikin Jalal tana bacci hankali ƙwance gaba ɗaya ta nan naɗe ƙafafuwan ta a jikinsa sbd tsayin a.c dake ratsa ta gashin kanta ya baje saman ƙirjin Jalal,sai ta zama kamar wata ƴar baby komai yay mata ƙyau, ɗauke kanta yay yana jin yadda zcyarsa keyi masa zafi da kuma radaɗi, Mama ce nemi waje ta zauna kusa Jalal sai Irfan yace "bari nai Sallah na dawo"kafin ya fita Jalal yay gyarany Murya tare da kallon Irfan,ganin haka yasa Irfan tsayawa tare dayin baya kaɗan,kallon Mama sai kuma ya kalli Jalilerh kamar bai son magana Murya can ƙasa yace "Nima zanyi sallar" Mama dai na zauna tayi jigum tana kallon jikan nata wanda a yau kaminsa suka fitowa sak dana mahaifiyarsa,duk kallon da taka masa yana ji a jikinsa amma ko inda take bai kalla ba,ya shiga ƙoƙarin janye Jalilerh daga jikinsa a hankali sbd bai son ta farka yanzu, Aryan ne ya matso yace "can i help you?" Kafin Jalal yay magana Aryan ya miƙa hannu zai ɗauki Jalilerh Mama tayi saurin faɗin "mene kuma wannan Arwan?a'a Wlh babu ruwana mene zaka ɗauki mace kamar wata muharramakar?ko daman baka da kunya sam ina lura dakai a'a Wlh wannan ɗabi'ar ya hudawan ba dani ba sam³,ohhh³ zamani kenan kawai kai tsakaninka da Allah saika ɗauke ta?yooo ko matarka ce ai kaji kunyar idanuwan nan nawa da suke kallon ka" haɗe fuska Aryan yay kana yace "uhm she's my wife to....," Tarin da Jalal yay yasa yay saurin yin shuru yana kallon sa,shikam ko inda yake bai kalla ba ya jajirce ya miƙe tsaye yana gyarawa Jalilerh kwanciya, Irfan ne yace "yaya daka fara cin abinci babu komai cikinka ya" bai kallesa ba sai fesar da iska da yayi daga bakinsa kafin yace "i want to take a shower" "ok" Irfan yace yana shigewa bathroom warm water ya haɗa masa cikin Jacuzzi kana ya dawo yace "You can enter" a hankali kuma cikin nutsuwar data gama ratsa jikinsa ya nufi bathroom ɗin,yana shiga Aryan ya matsa jikin gadon tare da zama saitin kan Jalilerh ya ƙura mata ido yana kallon innocent face ɗinta wacce take cike da ƙuruciya,sosai yaga tayi masa ƙyau cikin kayan marasa lfiyan har wani lumshe idanunsa yake,ga yadda gashin idanunsa yay zara-zara yay ƙwance saman idanunta,a hankali kuma ya kama hannunta yana ɗan murza kaɗan kamar wacce take gani cikin bacci ta fara ƙoƙarin zame hannunta cikin ƙunƙuni kuma tace "don't touch me" Mama kam salati ta saka kafin tace "iskanci ƙarara ya jama'ar Allah,wannan wacce lukutar masifa ce, ahhh haff bashi yasa nake cewa kuyi auran ana ganin kamar ta kura maku nake ko?to ai ga irinta nan Wlh babu ruwana kai da Muhammadu domin ƴar rainonsa ce tsaf zai rufe idanunsa ya maka ka a court tunda kaji ƙishin² zaɓen yay ƙyau,mukam babu da kuɗin jaya yayya dashi"firgita Jalilerh tayi sbd yadda Mama take rakarkatu zance hakan yasa ta kwaɓe fuska ta saka kuka duk a cikin baccin,sai lokacin Irfan yay magana dake shima mgn bai damesa ba yace "can you shut up or not?haba sai surutai ba kiga marasa lafiya bane ga kuma halin da muke ciki" kuka Mama ta fasa tace "shkknan zageni tasss Urfan,yanzu haka da Dakta zai dobani Nima zai iya bani gadon Wlh,sbd bana son shiga damuwa na biyo wannan sakaran zuwa asibiti ko naji daɗi idan naga Jalalu amma shine zaka ce mutuwar ƴarta bata dame ni,Wlh duk wanda zai ji mutuwar nan a baya nake babu komai Allah dai zai saka min"shi dai yana tsaye bai ƙara magana ba. Jalal na shiga bathroom ɗin ya tsaya gaban makeken madubin dake maƙale a jikin bathroom ɗin a hankali kuma ya zare rigar dake jikinsa tare da zame boxer jikinsa daman alrdy an cire wandon shaddar,kansa ya ƙurawa idanu ta cikin madubin yana mamakin yadda lokacin guda ya zabge ya faɗa idanunsa suka ƙara fitowa ga wani fari daya ƙara kamar jini zai zoba jikinsa,gaba ɗaya kyakkyawar sumar kansa ta hargitse,a hankali ya sauke ganinsa zuwa mararsa da sauri ya ware manyan idanunsa sbd ganin abinda bai taɓa gani ba, dick ɗinsa ce ta miƙe tayi samɓal ga wasu jijiyoyi da suka fito a jikinta,kamar a mafarki haka yake ganin abun hannunsa ya miƙa tare da kamawa gam cikin wani mmkin yaji tana harbawa,kasa ɗauke hannunsa sbd wani yarrr da yaji a jikinsa da sauri ya zame hannunsa yana ƙara ganin yadda take ƙara girma da kumbura abin har mmki yake bashi, ko da hakan na nufin ya samu lfya shima zai iya samu kyawawan kids masu albarka kamar kowa? ɗauke tunaninsa da yay daga haka domin abinda yake tunanin ba mai sauƙi bane,domin result nawa ya tabbatar masa cewa mazai taɓa iya tarayya da wata mace ba,jikinsa yaja zuwa Jacuzzi kana ya shiga ƙasa jikinsa sosai sai da yaji jikin ta warware masa sannan yay wanka ya brush ya ɗaura alwala,yana tsaye yana tsane kansa dake ɗigar ruwa yaji ana knowking ƙofar,sosai yaji amma ya kasa zuwa wajan sai can ya nufi wajan ƙofar sanye towel buɗewa yay, Irfan ne ya miƙo masa kaya ya amsa sannan ya mayar da ƙofar ya rufe, Brown ɗin jallabiya ce sai boxer da kuma wando 3gauter duk sabbi,sakawa yay kuma sosai kalan jallabiyan ya ƙara haska farar fatarsa,ga yadda gashin kansa ya cikurkuɗen sai ya zama kamar wani balarabe,a haka ya buɗe ƙofar ya fita, lokacin Aryan baya ɗakin sai Mama da kuma Irfan wanda ya shimfiɗa ƙatuwar dadduma mai taushi a tsakiyar room ɗin,wajan Daddumar ya nufa yana zuwa Irfan ya ƙarasa sallar magrib da issha'i suka sallata yayinda zuhur da asr kuma Jalal yace Sai gobe idan dai-dai lutukan sun dawo,daman shi Irfan duk yayi wannan ma don shi ɗaya ne a asibitin,turo ƙofa akai Dr a gaba Aryan a baya,yana zuwa ya miƙawa Jalal wayar hannunsa,yi yay kamar bai san me yake ba hakan ya ƙara sosa ran Aryan daurewa yay yace "Abbou want talk to you" bai kallesa yace "sa handsfree"a fili ya saka wayar Abbou dake can zaune cikin ɗakinsa da Nihila a jikinsa wacce zazzaɓi ya rufeta yace "Muhammad" shuru Jalal sbd ganin ƙannansa a wajan hakan yasa Abbou cewa "guys drop the phone and get out of the room ok" miƙewa Irfan yay ya fita shima Aryan ya ajiye wayar kusan ƙafafuwan Jalal kana ya marawa ɗan uwansa baya,suna fita Jalal yace "uhm..." Abbou ya numfasa yace "how are you feeling now?" Langwaɓar dakai gefe yay kana ya shagway fuska murya can ƙasa yace "Abb.....ou.." Abbou yace "Yes! Sweetheart" kamar zai kuka haka ya ƙara yin ƙasa da muryarsa wacce ya saba amfani da ita idan ya kasance da mahaifin nasa yace "Abbou zcyata babu daɗi komai yay min zafin, can't believe ace yau bana tare da Mummy she past a way, Abbou Mummy she's no more,yaya zanyi....?yaya zan da al'ƙawarinta? tayaya zan iya zama da baby as my wife Abbou?" Ya ƙare maganar yana sauke tagwayen ajjiyar zcya,shuru Abbou yayi yana sauraran farin cikin nasa,domin a yanzu Jalal kawai zai kalla yaji daɗi komai yay masa zafi,idan yaji an ambata sunan Jalal sai yaga kamar ya taɓa sanin irin sunan daa,sosai yake iya jiyo yadda Jalal yake sauke ajjiyar zcy kafin yace "take it easy sweetheart komai,dukkan abinda ya faro da bawa muƙaddari ne a allon lauhil mahafuz, Mummy kuma lokacin ta ne yay kuma duk wanda lokacin sa yay ko 1minute bazai taɓa ƙarawa ba dole zai koma ga ubangijinsa,abu guda zakai ka saka mata da alkairi shine addu'a,sannan ka nisanta kanka da ɓacin rai kasan halin ka,kada ka sake ka ƙwana da damuwa please sweetheart, zan iya jure komai amma bazan jure ganinka cikin damuwa ba,kune ahali na kai da ƴan uwanka ku nake kalla naji daɗi tayaya kake tunanin zanso abinda zai taɓa lafiyarku?And bakai kaɗan Oum Jalal ta bari ba,ta barni tabar baby duk muna buƙatar ta,kasan dalilin daya sanya na kiraka at this time?" Girgiza kai Jalal yay kafin yace "uhm" Abbou yace "dan Allah dan Annabi dukkan abinda kasan zai sanyaka farin cikin a yau ka samesa kada ka ƙwana da damuwa please sweetheart" tunanin Jalal ya fara a yanzu a wannan daren tayaya zai iya sanin abinda zai zashi farin ciki?yadda ya kejin ransa babu daɗi shi sam bai ga abinda zai sanya shi farin ciki a yanzu ba,jin shuru yay yawa Abbou yace "where is Jalilerh?" Sai lokacin Jalal ya juya ya kalli Jalilerh yaga har yanzu bacci take idanunsa ya ɗauke yace "she's with me Dad" kai Abbou ya jinjina yace "ok promise me kaji Muhammad" ɗan shagwaɓe fuska yay yace "ok promise"gaba ɗaya sukai shuru sai can Abbou yace "goodnight take care" da ɗan sauri Jalal yace "how is she?" Abbou yace "who?" ɗan lumshe idanunsa yay kafin ya fesar da iska yace "ba...by." wani ƙawataccen Murmushi Abbou ya saki a karan farko yace "she's fine" daga nan sukai sallama Abbou ya kashe wayar sam ya manta da Mama sai da yaji tace "Jalalu yay ƙarfin jiki,ya mukaji da wannan rashin Allah dai ya bamu hqrn rashi,to ba dole muyi hqr ba" yana jinta bai kalleta ba yace "Allhamdulillah" daga nan Irfan ya shigo yace "yaya what about the food?" Girgiza kai Jalal yay alamar bai so Mama tace "a'a Wlh baka isa ba,Wlh ko kaci kona sallamaka ina dalili dame zanji ko kaima su kake na rasa ka kamar yadda na ratsa iyayenka har biyu?" ɗan mutsa bakinsa yay yace "just tea without milk" Irfan yace "ok" tea ya haɗa masa ya ɗauki lemon zai matsa Jalal yay sauri cewa "No!!" da mmki Irfan ya kallesa sbd kowa yasan baya iya shan tea sai ya matsa lemon tsami, miƙa masa cup ɗin yay bayan ya zoba masa suger guda 4 ya bashi,amsa yay kana ya miƙe yace "Mama taso mu huce gida" Mama tace "to wannan gantalailliyar yarinyar fa? Irfan yace "meye ruwanki da ita kuma kedai muje idan kuma gadon kike buƙata sai a kira Dr" da sauri tayi waje tace "amma kai a mugwaye kaine lamba guda kuma tantiri"bai ce komai ba yay wa yayan nasa sai da safe kana ya ɗauki wayar Aryan suka rufe masa ƙofa suka fita. A hankali ya dinga shan tea ɗin har ya sha fiye da rabi sannan ya ajjiye,yana nan zaune yana tunani a ransa ya fara jiyo shasshekar kukanta kamar wacce take mafarki can kuma yaji tana faɗin "Uncle ga mota nan,zamu faɗi, Uncle...wayyoooo Uncle!!" ta faɗa cikin ɗaga murya da sauri ya Miƙe tare da zare jallabiyar jikinsa sbd wani zafi daya fara ziyartarsa,hawa bed ɗin yay ganin kamar a tsorace take yasa a hankali ya ɗan ƙwanta kusa da ita tare dasa hannu ya jawo ta jikinsa sosai,jin mutum kusa da ita yasa da sauri ta ƙanƙamesa jikinta duk rawa yake,yana daga ƙwancan ya ɗaga ta cak ya ɗura ta saman jikinsa yay copping face ɗinsu yana kallon yadda hawaye kebin fuskarta ga yadda lips ɗinta suke mutsi she's try to say something amma ta kasa sai mamulmamul take da lips sunyi jajirr sun ɗan kumbura,a hankali ya lumshe idanunsa ganin har lokacin bata hayyacinta ya ƙara matsu da fuskarta zuwa kan tashi ya zamana bakinta ya kan nashi hanci ido komai, still bata bar firgita ba sai ɗan fisge-fisge take da alamu har yanzu accident ɗinsu ke yi mata gizo a idanunta,a hankali ya ware laɓɓansa ya kama nata ajjiyar zcya duk suka sauke lokacin da ɗumin bakinsu ya haɗu waje guda,shuru tayi sbd wani sihirtaccen ƙamshi da kuma taushi haɗi da ɗumin bakinsa daya ratsa nata, a hankali ta buɗe idanunta ta saukesu akan fuskarta nan taga shima ita yake kallo,da sauri ta janye nata sbd bugawar da zcyarta tayi, still idanunsa na kanta ya kama libo ɗinta na ƙasa ya sanya cikin nashi da sauri ta ƙara buɗe ido sai kuma ta ɗaga fuskarta daga tasa,da ɗan sauri ya mirgina ta ta faɗa saman gadon shi kuma yabi jikinta ya ƙwanta, ƙara ɗago kanta yay zuwa fuskarsa kafin a hankali kuma taushashe cikin wata iriyar murya yace "Please....Jewel...pls..," bai ƙarasa Maganar yay sauri sanya bakinsa cikin nata. Da alama Jalal he's Fall in love with this innocent gril Jalilerh,and what about the promise i mean Nihila??? Uncle isn't free is for sale 08119237616 NIMCYLUV 7/9/21, 3:56 PM - Buhainat: _86-87_ Kamar a mafarki haka Jafar yaji saukar maganar RETURNING OFFICER ɗin da gaske Jalal shikenan ya zama Governor na?what a wonderful news,hakan na nufin burin Jalal ya cika muradinsa da mafarkinsa duk sun cika ya rabbi ya zujalalu wal ikram, Allah gafurur rahimu shine maiyin komai a duk sanya yazo,duk yadda magauta so kaso daƙusar dashi Allah bai yi yau gashi Ubangiji ya dubi maraicin Jalal da kuma buƙatarsa ya amsa masa addu'ar sa yau Jalal shine zai mulki dubban jama'a shine zai zamo jagora Allah kenan maiyin komai a duk sanda yaso,ansha wahala rai ya ɓaci zuƙata son a zabtu har an rasa rai,gaba ɗaya wajan ya hargitse maguya bayan Jalal sai ihu suke tare da murna suna watsa kuɗi sama,su Lamir kowa tuni suka bar wajan domin a wannan lokacin basu damar cewa basu yadda ba domin komai a tsare aka yi shi sosai bambanci ya bai yana a fili tsakaninsu da Jalal,tun kafin su bar wajan su Imran suka fara kiran Jafar domin su tabbatar da abinda ake faɗa gasky ne ko kuma a'a,cikin dry da farin ciki idanunsa na zubar da hawayen murna yake shaida masu abinda yake faruwa,tun kafin ya gama faɗa suke ihu tare da katse kiran,duk da halin jimami ake na mutuwar Mummy amma hakan bai hana jama'ar gida murna ba musamman Abbou yana ji kamar an rage masa zafi da kuma raɗaɗin abinda yake damunsa,tun a daran labari ya gama yaɗa ko ina ta gidan redio t.v media cewa Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo ya samu nasarar cinye zaɓen daya gudana a Yau kowa ya samu labari murna yake tare da sanya Jalal albarka,shikam yana can bai son abinda yake faruwa ba sai bacci yake cikin kwanciyar hankali. Washegari bayan yay sallar asuba ya tashi Jalilerh tayi sai bai ƙara komawa bacci ba sai wajan 6na safe ya koma bacci a saman Daddumar daya shimfiɗa, yanzu ma yana ƙwance yana bacci can cikin baccinsa ya fara jiyo surutai sama-sama idanunsa yaja ya ƙara rufewa sbd yadda yaji idon yay masa nauyi kamar bai bacci ko kuma dai baccin ne bai ishesa ba, ɗan tsaki yaja kaɗan jin surutan suna ƙara cika masa kunne,ware gajiyayyun idanunsa yayi nan idanunsa ya sauka akan agogon bangon dake maƙale jikin room ɗin asibitin,11:20 salati yay tare da addu'ar tashi daga bacci,kamar ace ya juya nan yaga ashe mutane ne cike room ɗin a hankali ya dinga kallon mutanan ɗaya bayan ɗaya kamar wanda bai san so ba, Irfan Imran Aryan sai Jafar kuma Prince Hassan,sai kuma Nihila wacce ta biyo Aryan tace ita ba zata iya zama gidan ba gani take kamar za taga Mummy,a hankali kuma ya sauke idanunsa akan Jalilerh wacce har yanzu take bacci ɗan ɓata rai yay ganin gaba ɗaya jallabiyar sa data saka ta tattare zuwa cinyarta gaba ɗaya santala santalan cinyoyinta sun bai yana, miƙewa yay ba tare kuma daya ƙara kallo kowa ba a cikinsu,fuska haɗe ya ƙarasa gaban gadon yana zuwa yaja duvet ɗin dake jikin gadon jikin gadon ya rufe mata jiki dashi,kamar ya tashe ta sai ta buɗe idanunta tana kallonsa kafin ta kwaɓe fuska tace "Uncle..." Haɗe rai yayi sai kuma ya juya mata fararan idanunsa hakan yasa ta juya da sauri ta ɗan ware nata idon ganin mutane a ɗakin sai kuma ta juya ta kalli Jalal taga harya shige cikin bathroom, Jalal na shiga bathroom ya sakarwa kansa shower ya wanke jikinsa tass,haka ya lalace taka kallon halittar jikinsa data ƙara girma tsayi kauri fiye da jiya mmki fal ransa ya kuma ƙudurci zuwa wajan likita domin ya duba lafiyarsa, Murmushi mai sauti Aryan yay murya can ƙasa ya kalli Jalilerh yace "Hubby...kin tashi lfy?" Turi baki tai gama bata ce komai ba,satar kallon jama'ar ɗakin yay yaga babu wanda yake kallonsa kowa da abinda yake hannunta ya kama yace "nai missed naki Hubby,kinji zcyata kowa?"nan ma shiru tai bata tanka sa ba sai hannunta data zame,saita Murya yay yace "Please talk to me Hubby,nine fa?"kallonsa tai sai kawai tace "ykk?" Sosai yay mamakin irin gaisuwar da tayi masa,shifa dukkan wanda yace masa ykk sai yaga kamar gaisuwar wulaƙanci ce,basarwa kawai yay yace "ya jikin naki?"bata kallesa ba tace "naji sauƙi"jinjina kai kawai yayi yana binta da wani kallo shi kaɗai yasan son da yake mata har zcyarsa shi kansa mmkin yadda kullum sonta yake ƙara daɗuwa a cikin zcyarsa,shima ya gaji da zarar komai ya lafa zaikai mgnarta auran wajan Abbou domin a sama masa mafita, Irfan ne ya miƙe tsaye tare da ɗaukan ledar hannunsa knowking yay bakin ƙofar yana nan tsaye har Jalal ya buɗe masa ƙofar ledar hannunsa ya miƙa masa sannan ya juya, Nihila dai kallo guda kawai taiwa Jalilerh ta ɗauke kai ta ƙwanta jikin Imran ba tare da tace komai ba,ita kam Jalilerh gaba ɗaya bata san da zaman Nihila sbd ba kowa ta kalla a room ɗin ba,tana nan zaune bata ƙara sauraran maganar da Aryan yake faɗa ba,yana ta dai mata surutai shi ɗaya, Jalal ne ya turo ƙofar a hankali ya fito gaba ɗaya suka bisa da ido banda Jalilerh wacce ta sunkuyar da kanta ƙasa sbd faɗuwar da gabanta yayi,sanye yake cikin comper mai ruwan Brown ɗinkin riga da wando rigar irin half ɗin nan ce sai gajeren hannu shima half ya murza wula black mai gashi-gashi kwantaccen gashin dake ƙwance saman wuyansa ya ƙwanta luff ƙasan hular wajan wuyansa,sai takalmi shima covert shoe baƙi ya ɗaura agogon warist a hannunsa sai zabga ƙamshi yake,gaba ɗaya ƙamshin sa ya cika parlour'n, ajjiyar zuciya Nihila ta sauke lokacin data gama ƙare masa kallo, idanunta taja ta lumshe tana ƙara jin ƙamshin parfume ɗinsa ya cika mata hanci, Jalilerh miƙewa tayi a sanyaye zata shige bathroom kanta a ƙasa take tafiya har tazo Daf dashi Murya can ƙasa wacce ita kaɗai za ta ji abinda yace "kada ki wanka,gida zamu"da sauri ta ɗaga kai ta kallesa taga harya yayi gaba idanunta ta sauke a ƙasa tana mmkin mai yasa zai hanata wanka bayan shi yayi,turo baki tayi tana jin idanunta na kawo ruwa, Imran ne yace "mrng Yaya" bai kallesa ba yace "ykk?" Aryan ne murya ciki ciki yace "Mrng" bai tanka sa ba bawai dan baiji ba yadai masa banza ne,dry Irfan yay yace "Barka da safiya Yaya ya ƙarfin jiki?"kansa a ƙasa yana ƙoƙarin duba wayoyinsa yace "Allhamdulillah"yana yana nan tsaye Jafar yazo da sauri ya rungome sa ɗan waro idanunsa Jalal yay tare da juyawa kwaɓe fuska yay ganin Jafar,cikin dry Jafar yace "congratulations your excellence, Allah ya amshi addu'ar mu, Ubangiji ya kalli ƙyakkyawar zcyarka,hukumar INEC sun tabbatar da kai matsayin Governor Ibadan" lumshe idanu Jalal yay yana jin wani sanyi na ratsa zcyarsa,cikin ransa ya kewa Allah tasbihi,kafin ya ware manyan gajiyayyun idanunsa cikin wata daddaɗar muryarsa yace "Allahamdulillah bira hamatika, Allahamdulillah rabbi allamin,masha Allahu laƙuwata illah billahil aniyar aziiim" ya faɗa yana ɗan matse ƙafaɗar Jafar, Murmushi kawai Jafar yay yana cije lips kafin yace "congratulations Buddy" jinjina kai kawai yay kafin can ya sauke tagwayen ajjiyar zuciya yace "thank you so much Buddy"Jafar yace "it's my pleasure ur excellence" hararsa Jalal yay bai ƙara cewa komai ba, Prince Hassan ne ya matsu kusa da Jalal ya zube ƙasa yace "Mrng ur excellence and congratulations to you" sai lokacin Jalal ya kalli Prince Hassan yace "thank you bro,tnx once again" prince Hassan yace "haba² ka cancanci fiye da haka komai mukai maka bamu faɗi ba,kuma wahalarmu mai tashi banza ba munyi winning" jinjina kai kawai yayi bai ce komai ba, Irfan ne yace "Yaya Dr ya sallamu yanzu haka Abbou ya turo mu ɗauke ka" "ok" Jalal yace hakan yasa Irfan ya fita a ɗakin Prince Hassan ya mara masa baya sai Imran shidai yana tsaye yana son yaga duk sun fita,yana nan tsaye har Aryan ya fita sai kuma Jafar bayan ya gama kallon Nihila wacce take zaune, ajjiyar zuciya ya sauke kafin a hankali ya taka zuwa inda nake tsaye yana zuwa yasa hannu ya murɗe kune nan Jalilerh kukan shagwaɓa tasa tana buga ƙafa bai kulata ba ya ɗauki hiraminsa ya ɗaura mata saman kansa sannan ya bata bedroom slippers tasa,kafin yace "Let's go" gaba tayi yabi bayanta da kallo yadda yaga hips ɗinta yana juyawa ta cikin jallabiyar,baki ya taɓe sai da ta fita sannan ya kalli inda Nihila take zaune haɗe rai yay yace "kee zonan"hawayen da take ɓoyewa ne suka fara zubuwa saman fuskarta,abu guda ya cika ZCY ga rashin Mummynta gashi yaƙi kulata sai ta Jalilerh yake wacce bai ma haɗa komai da itama gashi ita ya shareta. _UNCLE NE littafin kuɗi ne,dan Allah masu fitar min dashi ko daina kunji, And Duk mace mai class bata jiran kayan sata 😂 ƙoƙari take ta mallaki na kanta yanzu yaya zamuyi daku?littafi 300 kawai kuke ƙyashin biya,bayan kuna enjoying labarina what kind of son ZCY? Ni kuma gashi na daina free book,than littafi na gaba 500 nasan baku taɓa karanta labarin da aka sauya star ɗin fuska ba,baƙu taɓa karanta labarin mafarauci ba😂 whatever dan Allah pay before you read just 300 kunji 600 for vip asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 thank you Habibaties 🥰_ Ƙarasawa yayi kusa da ita tare da leƙa fuskarta yace "what wrong?"jikinsa ta faɗa ta saki kuka,cikin kukanta ta fara faɗin "Bobo Mummy bata tare dani, Mummy ta tafi ta barni, Bobo da gaske shikenan Ni shagiya sunana?meyasa aka zaɓi zaɓi samar dani ta wannan hanyar?na shiga uku bobo yaya zan yi?rana zafi inuwa ƙuna,mai yasa Mummy za tace Abban Nusaibat shine mahaifina?mai makon tace Abbou ne?shikenan na daina amsa sunan Nihila Kabeer bobo? Bobo ina jin inama nina mutu ba Mummy inama...,"da sauri yasa hannu ya rufe mata baki idanunsa yar sun kaɗa sunyi jaaa,kasa ce mata komai yay sai rungome ta yayi a jikinsa suka sauke ajjiyar zcya a tare.. *Nimcyluv* 7/9/21, 3:56 PM - Buhainat: UCL NE _84-85_ Waro idanu Jalilerh tayi tare da ɗura idanunta cikin na Jalal,shima ita yake kallo while bakinsa na cikin nata amma koda wasa baiyi try na kissing nata ba,kawai ya tsaya yana kallo erection ɗinta, girgiza kai ta farayi a hankali still hawaye na bin fuskarta yana sauka a saman tashi fuskar,wani murmushi yay kana ya zare bakinsa a hankali tare da kifa kansa a saman ƙirjinta ya shiga sauke numfashi, cikin Muryar kuka Jalilerh tace "Uncle na yace min aduk lokacin da mukaji zuciyoyinmu babu daɗi muyi kuka,kuka sosai domin kuka na rage raɗaɗi da ƙunci zuciya kafin daga bisa ni mugujewa abinda yake sanyamu cikin damuwa kuma mu roƙin Ubangiji ya sassauta mana abinda mu keji, Uncle kayi kuka koza kaji daɗin zcyarka,kayi kuka ko ƙunci da raɗaɗin da zucyarka take maka zai rago,kayi kuka domin samawa kanka sauƙi da salama a ranka,kayi kuka Uncle ni shi nake buƙata a wajanka kayi kuka kayi kuka kayi kuka UNCLE.."kamar da wasa yaji wasu zafaffun hawaye sun fara bin saman kuncinsa a hankali ya fara sauke ajjiyar zcy kuka tasa itama da rungome sa,gaba ɗaya Jalal mantawa yay shi ɗin babba ne kuma namiji ne kuma wanda yake shirin zama shugaba a wannan garin,wani kuka ne yazo masa kukan da tunda yake a rayuwata bai taɓa irinsa da wayonsa ba,kukan da ko sanda Mummy ta rasu akan idanunsa bai irinsa ba,kuka ne wanda yake tawowa tun daga ƙasan zucyarsa,kansa ya ƙara shigarwa cikin ƙirjin ta ya shiga rera kuka cikin sautin muryarsa daga shi har Jalilerh an rasa mai rarrashin wani ba ita da take macen ba bare shi da yake namiji kuka yake da dukkan ƙarfin sa yana jin kukan na tafiya da zafi da ƙunci haɗi da raɗaɗin da zcyrsa take masa,sai da suka shafe wajan 20minutes suna kuka a tare kafin a hankali Jalal ya fara saita nutsuwar sa shuru yayi ya shiga sauke ajjiyar zcya 10seconds left yaga taƙi daina kukanta sai shassheƙa take,tsayawa kawai ya fara tunani mezai mata?tayaya zai fara lallashinta?shi sam bai saba kuma bai san yaya ake ba, lumshe idanunsa kafin ya ware su a hankali kuma cike da juriya da jarumta ya ɗan ɗaga jikinsa daga nata domin yanzu wasai ya kejin zucyarsa bai taɓa sanin kuka na sawa aji sauƙin zcya ba sai yanzu, gajiyayyun idanunsa ya ɗaga a hankali ya sauke fuskarta tsayawa yay kawai yana kallonta ganin yadda take da kuka bil haƙƙi kamar ƙaramar yarinya,tashi yay daga jikinta kafin ya zauna a gefen gadon kallonta kawai yake kamar mai nazartar wani abu sai kuma kawai ya saka tattausan hannunsa ya ɗagota gaba ɗaya zuwa jikinsa,jikinsa ta shige tana ƙara sautin kukanta cikin nutsuwa ya ɗura kanta a shoulder ɗinsa ya fara clapping bayanta alamar rarrashi murya chan ƙasa kamar mai kuyan magana yace "Waye?"turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska taci gaba da kukanta bakinsa ya ɗura a kunnanta a hankali kuma ya fara yi mata waƙar _WAIT FOR ME🎻_ _🎻🎻I don't know when am coming back,i will be gone for a little while, but i will keep myself for me and you, i will be back for you,i dunno what the feature brings,but i want you to be with me I go de hope and pray Make You wait for me ,i Will come back for you darling🎻🎻._ Shuru tayi ta shiga sauke ajjiyar zcy tare da ƙare shigewa jikinsa,sosai waƙar tai mata daɗi Musamman kalaman cikinta,jin yay shuru yasa ta ɗago kanta da sauri ta rufe idanunta sbd haɗa ido da sukai dashi, ɗauke kai yana kallon agogo yaga remain 10minutes pass 10,can kuma yace "nayi kuka kinji ko?"kaita gyaɗa masa alamar eh,jinjina kai yay yace "good,da wasa kada ki sake wani yaji cewa nai kuka kin gane" saurin kallonsa tai to ita wa zata gayawa? Dawa take surutu da Mummy kawai take shira sai shi idan yay niyyar magana amma a haka har yake tunanin kada ta faɗawa wani,gira ya ɗaga mata sauri ɗauke kai tayi cire ta yay a jikinsa yace "oyaa look at me,ina son tambayearki" gyara zamanta tayi kanta a ƙasa ta fara wasa da yatsun hannunta domin sam bata jin zata iya haɗa idanu dashi bare har ta tsaya kallon cikin idanunsa, idanunsa a kanta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Waye Uncle ɗin da kika faɗa ɗazo?" Cikin ƙaramar muryarta mai cike da ƙuruciya tace "Mom ta cemin kada na faɗawa kowa,amma bana jin zan iya ƙin gaya maka, Abba na ne amma Mummy ta ce min na dinga cewa Uncle" jinjina kai yay yace "to meyasa ya barki har wannan muta nan suke binki?" Shuru tayi na wani lokaci kafin tace "A ranar baya cikin birnin yaje meeting, ƙilan yama manta cewa ranar ce da ake haɗa samari da ƴan mata"taɓe bakinsa yay kana yaja baya ya jingina da jikin gadon kana ya lumshe idanunsa kamar mai bacci, shuru itama tayi tare da ƙurawa fuskarsa idanu kamar daga sama taji yace "Wace Ammi last time da naji kinyi maganarta?"shiru kawai tai masa domin ba zata iya faɗa masa matsayinta a wajanta,tabbas Ammi jigoce gareta duk da cewa bawai tana fahimtar komai bane amma sosai ta kejinta har cikin ransa da jinin jikinta, wasu hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idanunta ta kasa ce masa komai, kallonta kawai shima yay kafin ya taɓe baki ya janye idanunsa daga kanta,sai tai kuka dan kanta ta hqr baice mata komai ba,ganin ta sauka daga kan bed yasa ya juya harya buɗe baki zai magana sai kuma yay shiru, sauka tayi ta nufi wajan da take ganin shine bathroom tana zuwa ta cire rigar asibiti ta haɗa ruwan zafi ta fara gasa jikinta gaba ɗaya ta manta acikin asibiti take,sai da ta gama wankan tai alwala nan fa ta rasa abin sawa a jikinta,rigar asibitin ta ɗauka zata saka sai kuma taga gaba ɗaya ta jiƙe da ruwa,tana nan tsaye harta shafe 20minutes can kuma ta matsa jikin ƙofar kamar mai raɗa duk tsoro ya gama kamata cikin sanyin murya tace "Uncle.." yana jinta yay shiru kamar bai san me tace ba,kamar zatai kuka ta ƙara cewa ,"Un...cle.. Uncle" gyara kwanciyarsa yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "uhm" sound ɗin muryarsa kawai taji tasan cewa yaji me tace sai tace "bani aron rigar ka nasa" kallon ƙofar bathroom ɗin yay kafin ya sauke numfashi yace "idan naƙi fa?" Marai-raice fuska tayi tace "Please Uncle" ɗauke idanunsa yayi kafin yace "fito ki ɗauka"kwaɓe fuska tai tace "a hakan naked?" Lumshe idanunsa yay kamar mai bacci sai kuma yace "to zauna ciki"ya faɗi hakan yana ƙara lumshe idanunsa,jin shuru yasa ta buɗe ƙofar tare da ɗan leƙawa ganin ya juya baya yasa ta fito a hankali cikin sanɗa inda taga jallabiyar sa ta nufa tana zuwa ta ɗauka yana sane ya mutsa tare da karkato kansa aikam da gudu ta kwasa tai cikin bathroom,wani lafiyayyan murmushi ya saki har sai da dimples ɗinsa suka loma,kana yaja idanunsa ya rufe,sai da ta gama saka riga taga tana ja mata har ƙasa fitowa tayi a hankali ganin babu vail ko hijab yasa ta ɗauki wani hirami ta yane kanta dashi a haka ta gabatar da sallar da ake binta kana ta shiga azkar ɗin da Jalal ya koya mata bayan ta gama ta kallesa sai kuma ta kalli basket ɗin dake kusa da ita,sai lokacin taji wata yunwa tana kawo mata farmaki,cire hiramin tayi tare da lankwasa ƙafafuwan ta,jawo basket ɗin tayi warmer ɗin farko taga soyayyan dan kalin turawa sai biyar ƙwai shi kawai ta zuba a plate ta fara ci tunda ta fara buɗe basket ɗin tsorawa bakinta ido yay ganin yadda take tauna abincin kamar bata so,komai a nutse ta keyi ta ƙara ƙyau tayi fresh girmanta ya ƙara fitowa, ajjiyar zuciya ya sauke yana ƙara ware manyan idanunsa a kanta a haka har ta gama ci ta fara neman ruwan sha, ɗago kai tayi da sauri ta rufe idanunta tare da dafe ƙirjinta,juya idanunsa yayi har sai da ta ɗan ƙware sbd wani ƙyau da yayi mata a ido,da hannu yay mata alama da fridge a hankali ta miƙe jiki a sanyaye ta nufi fridge ta ɗauki gorar ruwa mai sanyi ta sha,tana gama ta mayar da raguwar ciki,kanta a ƙasa ta ƙara so wajan sa,shima kallonta kawai yayi bai magana ba,turo baki tayi tai marai-raice fuska tace "toka matsa mana bacci zanyi" ɗauke idanunsa yayi yace "a ina zaki baccin?" Bata ce komai ba ta haye saman bed ɗin tare da kwanciya kanta ta ɗura a hannunsa kafin ta zagaye jikinsa a hannunta baice mata komai sai rufe idanunsa da yayi yana nan har yaji saukar numfashinta alamar tai bacci,ware idanunsa yayi ya sauke a fuskarta sosai take bacci cike da nutsuwa zameta yay daga jikinsa kana ya ƙaro gudun a.c sannan ya juya mata baya a haka shima yay bacci bakinsa ɗauke da azkar..INEC a can hukumar zaɓe sun daɗe da fara irga ƙuri'u dukkan wasu magoya bayan sauran ƙungiyoyin suna nan kowa yana jiran tsammani,yayinda ɓangaren jam'iyyar D.R.P Jafar da Prince Hassan da wasu manyan kusan su ashirin suke jiran abinda zaije ya dawo, Ɓangaren P.D.R kuma Lamir ne da Hon Faisal Lawan da wasu bayan tare kuma da wasu ƴan daba ma'ana dai ƴan bangar siyasa hakama sauran jami'yo kowa da wanda suke jiran jin abinda zai faru,da tafiya tai ta fiya aka fara hangen masu nasara tuni jikin Lamir yay sanyi domin duk akwatin local government ɗin da aka irga Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo shike da rinjaye,haka governor Mubarak Yahya cibo yayta kiran Lamir domin yaji meke faruwa abinda ya keji gske ne ko yaya?sbd tuni aka fara sakin result da dukkan local government ɗin da aka irga kuma yana ganin komai koda bai gani ba labari yana iske masa, Lamir ya "kance a'a babu komai ai mune da ruwan to rinjaye ka ƙaddara ma ka zama Governor a ƙaro ma biyu rantsuwa kawai ya rage maka"sosai Governor Mubarak Yahya cibo yake jin daɗi kuma ya ƙara tabbatar masa da maganar boka Saƙib gsky ne daman ya riga ya gama yi masa alƙawarin shine da nasara ba wani ba, lokacin daya rage saura local government biyu a gama irga ƙuri'u sai hankalin sauran jami'yo suka tashi har akaso data rigima domin wasu har shirin sace akwati sukai amma da yake aƙwai ƙyakkyawan tsaro yasa aka kuri masu haddasa rigimar, ƙarfe 2:00 dai-dai shugaban inec RETURNING OFFICER ya fara faɗar sakamako tun daga sama har ƙasa inda aka fara da jam'iyyar P.D.R jam'iyyar Mubarak Yahya cibo kenan suna da ƙuri'u 6.35,165m sai jam'iyar C.C.P da ƙuri'a 4.12,24m sai kuma jam'iyyar P.P.C da ƙuri'a 3,11,12m"shiru RETURNING OFFICER ɗin yay yana ɗan kallon takardun gabansa a yayinda kuma zai faɗi jam'iyya mafi rinjaye,sai kuma yay Murmushi kana ya saita speaker a dai-dai bakinsa, Jafar kam miƙewa yay tsaye yama rasa me zai yi sai zirga-zirga yake a tsakiyar jama'a kamar daga sama babu zato babu tsammani yaji RETURNING OFFICER ɗin yace "Jam'iyyar P.D.R tana da ƙuri'u ɗai² har 20.88,159m jam'iyya kenan mafi rinjaye.... Uncle ne juts pay 300 08119237616,dukkan wata mace mai aji da kuma matsayi wacce ta amsa sunan na mace bata jiran abin sata ƙoƙari take ta mallaki nata na kanta👌🏼nasan ana karanta littafi na ƙyau bazan ce maku komai ba amma wanda yay nagari kansa wanda yay akasin haka ma kansa abinda kawai na sani na littafi na kuɗi ne🥰. 7/10/21, 8:18 AM - Buhainat: UCL NE _88-89_ Cikin Wata iriyar murya Jalal yace "shiiit...stop it okay" kaita ɗaga sai kuma ta sauke idanunta daga kallonsa bai ce mata komai ba,ya zare ta daga jikinsa tare da faɗin "let's go" gaba tayi yana binta a baya lokacin da suka bar ward ɗin suka tarar har sun shiga mota, Jalilerh ya gani zaune gaban motar Aryan suna haɗa ido ya maka mata harara da sauri ta janye nata idanun tana kwaɓe fuska kamar zatai kuka, Jafar ne ya buɗe masa back seat ya zauna itama Nihila ta shiga ciki ta zauna, Jafar kuma ya shiga mazaunin driver, Irfan ya shiga tasa motar Imran ya zauna gaba kasan cewar baizo da motarsa ba, prince Hassan kuma ga zauna baya,motar Irfan ce ta fara tafiya sai ta su Jalal sai kuma Aryan shida Jalilerh a baya,a haka suka jera a tare suka ɗauki hanyar zuwa gida, Jalilerh haka kawai taji wani kuka ya kwace mata tasa kanta a tsakanin cinyoyinta ta dinga rera kuka sai da tayi mai isar ta tai shiru ta shiga sauke ajjiyar zcy, Aryan ne ya kalleta yace "wannan kukan na mene haka hubby?" Cikin Muryar kuka tace "ba shi bane ya harare ni"waro idanu waje yay yace "shi wa?" Turi baki tai tana sauke ajjiyar zcy kafin tace "Uncle mana" shiru yay yana jin zucyarsa nayi masa zafi kafin ya kalleta yace "to meye na damuwa tunda bani na harareki ba?just forget about him hubby"yana faɗin hakan ya juya kan motarsa ya saki hanyar da zata kaisu gida, kallonsa kawai tai ba tace komai ba.gaba ɗaya motocin sukai parking a parking space, suna parking wasu manyan securities suka ƙarasu wajan motar Jalal da sauri wani ya buɗe back seat, lumshe idanunsa yay yana fesar da wata iska daga cikin bakinsa kafin a hankali ya ajjiye jaridar daily trust ɗin da yake karantawa wacce kusan rabin ta duk photonan sa ne da kuma bayanan yadda zaɓe ya gabata,kallon Nihila yay harya buɗe baki zai magana sai kuma yaga Jafar ya ƙara so wajan seat ɗinta ya buɗe ƙofar yana mata magana a hankali, ɗan cije lips ɗinsa kawai yay kafin ya sakko da fararan ƙafarsa zuwa wajan motar,yana gama fitowa gabansa ya yanke ya faɗi,sauri dafe ƙirjinsa yay yana ambaton Allah a jere,kafin securities ɗin su dawo bayansa riƙe da guns manya,a hankali ya fara tafiya cikin nutsuwa kamala haiba da kuma jarumta,kana ganinsa kaga cikakken namiji mai taƙama da dukkan baiwar da Allah ya bashi,duk da cewa ya rame amma har yanzu yana nan tunbinsa ya ƙara ɗagawa ya ƙara faɗin daga saman ƙirjinsa,ga sajensa daya ƙara yawa da tsayi sunyi ƙwance lufff, hannayensa ya zura cikin aljihu ya fara tafiya tsayawa yay sbd abin yaji Imran ya faɗa, Irfan ne yace "to Allah ya sadai lfy,naga tare muka taho dashi"Imran yace "eh,but shine a baya kuma daman tun a hanya na fahimci kamar motar babu lfy sbd yadda motar take tafiya a hankali"Irfan yace "ok!bari mu shiga ciki sai mu kirasa muji,Wlh yunwa na keji gaba ɗaya murna tasa ko tea ban sha ba"dry Imran yay yace "haka dai,na fahimci kafi kowa ci" gaba ɗaya sukai gaba,babu kowa a compound ɗin sbd Abbou yace bai son taran zaman makokin nan,wanda duk yawancin sa gulma ce ɗai-ɗai ne masu zaman Allah,duk wanda yazo masa ta'aziyya, Jalal tuni ya shiga cikin gida bayan ya gama jin abinda suke faɗa amma har ƙasan zcyrsa yasan ba haka kawai aryay yaƙi tawowa ba,gaba ɗaya securities ɗin suka tsaya a bakin ƙofar gidan wasu a compound wasu kuma a chan bakin gate, Jafar gyara tsaiwa yay yace "baby dukkan mai rai ai mamaci ne,kuma kowa da sanadin mutuwar sa,yanzu kukan na kike na tabbatar yana baƙantawa Mummy rai,abu guda zaki ki sama mata nutsuwa da kwanciyar hankali shine addu'a, addu'ar ki kawai take buƙata" shiru tai tana goge hawayen fuskarta matsuwa yay kusa da ita tare dasa hannunsa ya tallafo haɓarta yace "when Zaki last paper naki?,i mean exam ɗin ƙarshen semester na final school ɗin ki" kallonsa tai yay saurin janye idanunsa sai kuma tai Murmushi tace "Nan da 2weeks in sha Allah i will be graduate" Murmushi yay mai sauti yace "ehyee kace na kusa angwancewa,to Allah ya kaimu" gabanta ne ya faɗi sbd gaba ɗaya ta manta cewa jiranta yake tai final exam ai maganar aura su,ga kuma maganarta da Bobo shin ta gaya masa ne ko ta bari yaji a bakinsu Abbou? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yanzu me zatai kenan, Jafar zai fahimce ko bazai ba,zai gane cewa babu kaifin wasiyyar Mummy ce hakan,shirun da tayi yasa ya fahimci aƙwai wani abu,sama ya kalla yaga garin yana sauyawa alamar hadari sai ya dawo da kallonsa yace "what wrong?" Murmushi kawai tayi tace "a'a babu" yace "okey! Let's go inside" a jere suka shiga cikin gidan suna shiga main parlour suka samu Jalal tsugune gaban Abbou ya ɗura kansa a cinyar Abbou yana sauke ajjiyar zcy shi kuma Abbou yana ta bubbuga bayansa,waje ya samu ya zauna yana faɗin "Mameey sannu da gida"Mameey tace "yawwa son ya ƙoƙari muna fa gdy Allah ya saka da alkairi" Murmushi yay yace "it's my pleasure" kafin yace "ya ƙarin hqr?"tace "Allahamdulillah,Mamanka bata daɗe da tafiya ba,amma tace zata dawo"jinjina kai kawai yay, Abbou cikin raɗa yace "haba gwarzo na,mene na kuka kuma bayan ka samu abinda kake buƙata,kardai ka sauya daga jarumi da kake zuwa wani daban,ko wani kakeso yaga hawayenka yaga rauninka?"da sauri ya girgiza kai yana ƙara tura kansa tsakanin cinyoyin Abbou kana ya shiga goge idanunsa ta yadda babu wanda zai san kuka yay, ɗan Murmushi kawai Abbou yay shi kansa dauriya kawai yake amma rasuwar Mummy ta girgiza sa sosai,tashi Jalal yay yana haɗe ransa kafin ya langwaɓar dakai yace "my phone" miƙewa Abbou yay yace "ok jeka kai breakfast,amma ina Aryan da Jalilerh ne?"Irfan dake nufar danning Area yace "Wlh Abbou masu san inda yay ba,kuma suna tare da Jalilerh"kallon Irfan yay kafin yace "shirme kenan" yana faɗin hakan yay upstairs abunsa Jalal kuma part ɗinsa ya huce ba tare daya ƙara kallon kowa ba, Nihila ma upstairs tayi tana jin zaman parlour'n babu daɗi, Abbou na shiga part ɗinsa ya ɗauki wayarsa ya shiga dailing number Aryan, lokacin Aryan yana cikin wani park zaune saman kujera sai Jalilerh wacce take zaune gabansa,wacce masa mitar gida zata, ajjiye fork ɗin hannunsa yay yace "yau soyayya za muyi,kinga soon za'ai auranmu" ita dai bata kulasa ba, ko kaɗan ta kasa cin cips ɗin da yake gabanta,ana kiran Abbou ya shigo yana kallo yaƙi picking har sai da akai kira wajan uku sanan yay picking cikin faɗa Abbou yace "where are you Aryan?" Aryan yace "Abbou motana ya samu matsala amma yanzo zan tawo gyarawa ake" Abbou yace "ka da ka sake ka ƙara 10minutes a waje ko mata gyaro ba ka hau napep,kaje ka ɗauki yarinya bayan kasan cewa bata da lafiya"yana faɗin haka yay rejecting call ɗin, Murmushi kawai Aryan yay yana maida hankali sa kan Jalilerh. _UNCLE NE littafin kuɗi ne akan farashin 300 vip 600 dan Allah kuyi payment kafin ka karanta min book,ina da free books da yawa idan shi kake buƙata,amma wannan na kuɗi ne tun kafin a fara koka san da haka,😂😂 Wlh Anty indai baki biya ba to ke ba babbar kai bace tunda kike jiran abin sata duk wanda yay biya na zai biya ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ Gaba ɗaya suka haɗu saman daining sbd gaba ɗaya ɗayansu babu wanda yay breakfast,baka jin komai sai ƙarar spoon,fork, and knives, Mameey tuni ta koma ɓangaren masu zuwa gaisuwa tana zuwa ta samu Mama zaune tana jan casbawa sai kuma Hajiya Atine mahaifiyar Nusaibat da kuma wasu mata da suka zo daga maƙota,itama dai Mameey danginta suna hanya gasancewar ba ƴar nan bace ita can cameron county take da zama shiya ba koda yaushe familynta suke zuwa ba, wayoyin Jalal Abbou ya kwasa ya nufi side ɗin samarin yaran nasa yana zuwa ya shiga part ɗin Jalal, ƙwance ya samesa saman 3seater daga shi sai 3gauter da farar singlet wacce ta kamasa ya ƙure a.c sam baya iya zama babu sanyi ya sama da Paris su da kullum suke cikin yayyafin ƙanƙara, idanunsa a lumshe kamar mai bacci ganin yana bacci yasa Abbou ajjiye masa wayoyinsa a kusa dashi kana ya gyara masa ƙafarsa data lanƙwashe,samun kansa yay da shiga bedroom ɗin Jalal yana shiga ya dinga bin ko ina da kallo,har idanunsa ya tsaya akan photon Jalilerh wanda ya manna,cikin ransa yake faɗin "yanzu lokacin yayi da gaba ɗaya zaku hqr da juna, Jalal ya zauna da Nihila da kuma wacce na aura masa, Aryan ya zauna da Jalilerh matsayin matarsa, Jafar kuma zan masa bayanin komai yadda zai fahimta daga nan ya nemo wata,su Irfan ma duk su nemo mata a haɗa ai auran lokaci guda kowa ya huta"da wanan tunanin yasa hannu ya cire photon Jalilerh ya saka cikin aljihun wandonsa kana ya fice daga ɗakin,yana fita Jalal ya buɗe idanunsa yabi bayan Abbou da kallo,wyarsa ya ɗauka na yaga kira sama da 50 hadda hukumar INEC da kuma gidan gwamnati sai kuma different numbers sai kuma DM shima babu a dadi, wani message ya gani kai tsaye ya shiga ciki yana shiga ya fara karantawa kamar haka _Assalamu alaika ur excellence hukumar INEC na tayaka murna da samun damar dakai na zama Gwamnan jihar Ibadan congratulations once again yallaɓai, za'a rantsar dakai a ranar 29 ga wanann watan kafin nan kana da meeting a gidan gwamnati by tomorrow morning I have a nice day sir_ _~from~ RETURNING OFFICER_ Yana gama karantawa ya saki wani lafiyayyan murmushi wanda ya sanya dimples ɗinsa suka loma,gadai mulki ya samu kamar yadda yake buƙata kuma yadda yake cikin burinsa amma mai yasa baya cikin farin ciki ne gaba ɗaya? Mai yasa ya keji gabansa na faɗuwa? Mai yasa zucyarsa take ciki da zullumi da kuma faɗuwar?" Runtsa idanunsa yay yana ƙara jin ransa nai masa suya ƙirjinsa ya kalla nan yaga sunan raɗau kamar yadda yake ko yashe yankan na warkewa sunan na ƙara fitowa,shafar sunan yay kana ya lumshe idanunsa tunawa da Aryan da yay yasa yaja tsaki,wani DM ɗin ne ya ƙara shigowa wannan kuma na ta'aziyya ne da ake ta turo masa tun jiya, lumshe idanunsa yay babu jimawa bacci ya ɗauke sa yama manta da Lokaci domin time ɗin sallar zuhur ya kusa haka ya fara bacci wanda yinsa kawai yake ba dan daɗi ba,Aryan bai dawo da Jalilerh gida ba sai wajan asr prayer wasu masjid ɗin ma alrdy sun idar, parking yay a harabar gidan yana parking ya hangi Alhaji khamal tsaye yana latsa waya, fitowa yay daga cikin motar itama Jalilerh ta fito tana lumshe idanu sbd baccin da ta keji ga jikinta babu daɗi rabonta da wanka tun jiyan,ga wata yunwa dake damunta,bata tsaya sauraran maganar Aryan wacce yake cewa "kada ki faɗawa ko ina mukaji, kawai motarmu ya samu matsala"bata kulasa ba ta shige gida,babu kowa a main parlour da sauri da haura upstairs, Aryan ya nufi ciki da sauri Alhaji khamal ya tsayar dashi yana tsaya yace "ina wuni?" Yace "lfy, Allhamdulillah kiramin Abbou'nnaka" Aryan yace "ok" ciki ya shiga yana shiga ya nufi upstairs,sakin labulan window'n Jalal yay ta saman upstairs bayan ya gama ganin shigowar su cikin gida, dwonstrais ya nufa a hanya yaci karo da Jalilerh bai ko kallo inda take ba ya shige ta tsaye tana kallonsa,haka Aryan ma,yana sauka ya nufi lambun gidan wata farar kujera yaja kusa da ƙaramar dake wakana a wajan,shiru yay tare da tsorawa ruwan dake gabansa idanu,bai taɓa sanin nada daɗi ba sai yau,da Mummy na nan bazai taɓa kawowa iyanzu bai kai komai cikinsa ba, baya yay tare da kwanciya jikinsa kujerar yana fesar da numfashi, shi Mulkin nan tun ba'a je ko ina ba ya fara damunsa kira kota ina tun kafin ma ya fara shiga office,a hankali Aryan ya tura ƙofar ɗakin tare dayin sallama cikin zcy Abbou ya amsa,yana zaune saman duguwar kujera yana operating system sai coffee dake gabansa dan ya kasa kai komai cikinsa, Aryan ne ya zube gabansa yace "am so sorry Abbou Wlh....,? Dagatar dashi Abbou yay yace "idan wanan ya kawo ka get out of my room,ka riga ka nuna ban isa da kai ba" girgiza kai Aryan yay yace "Wlh Abbou..,"tsawa ya daka masa tace "nace idan wannan maganar ya kawoka ka fice min daga nan tun ranka mai ɓaci Aryan" tsoro yaji sbd Abbou bai taɓa matsa tsawa irin wanann ba miƙewa yay har yaje ƙofa sai kuma ya tsaya yace "Abban Nusaibat na kiraka a compound" yana faɗin haka ya fita waje yana jin ransa babu daɗi, miƙewa Abbou yay ko coffee ya kasa sha,dake a shirye yake tsaf wayarsa kawai ya ɗauka yay waje,yana sauka dwonstrais ya haɗu da Mameey hannunta riƙe da babban tray zatai waje kallonta yay yace "sai ina?" Tace "lambu wajan Bobo tun da suka dawo bai ci komai ba" da sauri ya kalleta sai kuma kawai ya ɗauke kansa ya nufi wajen shima,gaisawa sukai da Alhaji khamal,numfasawa Alhaji khamal yay yace "ni mai laifi ne gareka Alhaji Kabeeru ban san da yaushe na aikata hakan ba,ban san kuma sanda zai daina baka hqr da nai manyan ya fiyarka,dan Allah Alhaji Kabeeru kayi....,"cikin takaici da kuma zallar damuwa ya kalli Alhaji khamal sai kuma ya saki Murmushi yana gyara tsaiwa kafin ya sanya idanunsa cikin na Alhaji khamal yace... *NIMCYLUV* 7/11/21, 8:44 PM - Buhainat: UCL NE End book 2 _90-91_ "Me yasa kake damun kanka Alhaji khamal?na gaya maka komai ya huce kuma yanci gaba da riƙe Nihila as my daughter"kallonsa kawai Alhaji khamal kafin yace "ina jin kamar ban zame maka amini na gari ba,na cuceka cutar da bai dace amini yaywa amininsa ba,na cuci kaina na cuci baby,dan Allah dan Annabi kayi hqr ka yafemin Wlh bana jin daɗi zcyta babu daɗi,gani nake kamar kana riƙe dani kana jin haushina kamar kana gaba dani" ya faɗa idanunsa cike da hawaye, girgiza kai Abbou yay yace "kada ka damu gareni komai ya huce komai da sanadinsa Allah ya rufa mana asiri baki ɗaya" da Ameen Alhaji khamal ya amsa jiki kuma a sanyaye ya ƙara yiwa Abbou gaisuwa kana ya bar gida zcyarsa babu daɗi,shima Abbou juyawa yay ya shige cikin gida kai tsaye upstairs, Mameey na shiga lambun ta hangesa can kusa da ƙorama ya zura ƙafafunsa ciki yana ɗan wasa da ruwan yayinda idanunsa suke kallon cikin ruwan amma a zahirance bawai ruwan yake kalla ba, tunaninsa yana can wani wajan daban, ƙarasawa wajansa tayi tare dajan wata kujerar ta zauna,bayan ta zauna da kallesa sosai taga gaba ɗaya hankalinsa yana ga wani waje domin ko zuwanta wajan bai sani ba,hannu tasa ta taɓosa da ɗan sauri ya sauke ajjiyar zcy tare da juyawa sbd yasan shi ɗaya ne a wajan,ganin Mameey yasa ya ɗan saki murmushin gefen baki,kallonsa kawai Mameey tayi kafin tace "meyasa zaka zauna kai ɗaya?"shiru kawai yay mata baice komai ba, Mameey tace "ina lura dakai tun safe ba kaci komai ba,anya zama zai yiwu babu cin abinci?ai saka ɗaurawa kanka wani ciwon nada ban kuma,ohhyaa ga abinci" kallonta yay ya kalli abincin kamar bazai magana ba sai kuma yace "i lost my appetite" Mameey tace "ayaa,dole haka zaka daure kaci ko babu yawa ko kuma a matse maka lemon kasha za kaji dai-dai" baice komai ba ganin ta ɗauki wayarta can kuma ta kara wayar a kunne tace "baby matsewa bobo lemon guda 10 a cup ki ɗan saka suger half spoon" Nihila dake zaune tana kallon Jalilerh wacce take ƙwance tai lamo saman bed ta rungome pillow tana sauke ajjiyar zcy tace "ok Mameey,part ɗinsa za'a kai masa?" Mameey tace "no yana lambu" tana faɗin haka tai rejecting call ɗin, Jalal ne ya fesar da numfashi yace "Mameey bana shan lemon" da mmki Mameey tace "yaushe hakan ya faro,bayan kowa yasan kana sha"lumshe idanunsa kawai yay yace "kawai na daina" gyara zama Mameey tayi cikin serious magana tace" ina tunanin zan maye maka gurbin Oum Jalal,ina tunanin zan baka farin ciki irin wanda kake samu wajan Oum Jalal,amma naga kamar baka nema daga waje na, Muhammad tunda nake da mahaifiyarka Zulfa musu bai taɓa haɗani da ita ba,kusan zan iya cewa nafi kowa baƙin cikin abinda ya faru,Wlh tllh ni kallon su Irfan nake maka gani nake kaima nina haifeka,bana ganin wani banbanci tsakani,dan Allah nima kayi min kallon uwa,bawai ka gayan damuwarka ba domin nasan wannan halittar ka ce ba kowa yake sanin abinda ke ranka ba,amma ko yaya ne ka dinga sharing damuwarka dani in sha Allah zan zame maka madadin abinda ka rasa"ta ƙare maganar tana buɗe wasu warmers,kafin ta buɗe yay saurin riƙe hannunta yana ɗan kwaɓe fuska yace "noo please Mameey, coffee kawai" bata kallesa ba itama tace "eat something than sai kasha coffee ɗin" shiru yay mata harta gama zuba masa Chucus plantain wanda yaji nama, aƙwai kana ta sanya masa spoon ta ɗora masa a cinya tace "eat" bai son musu da ita hakan yasa ya ɗauka ya fara sanyawa cikin bakinsa kamar bai so, yadda yake taunawa kawai zai nuna maka ba daɗin abincin ya keji ba,a haka ya samu yaci rabi kana ya ture plate ɗin, kallonsa tayi tace "meye wannan?" Cikin ƙasa da murya yace "Mameey I'm full" kafin tai magana Nihila ta ƙarasu wajan hannunta riƙe da ƙaramin tray ta ɗura cup a samansa, durƙusawa tayi idanunta akan bobo tace Mameey gashi, girgiza kai Mameey tayi tace "no baida kawai" Nihila ta kalli bobo tace "bobo ya jikin?"idanunsa akan ruwan dake kwaranya yace "Allahamdulillah"zata ƙara magana Mameey tace "leave" komawa tayi da tray ɗin lemon tana tafe tana juyawa,bayan yasha ruwan da Mameey ta bashi ya miƙe tsaye zai fita Mameey tace "koma ka zauna i want talk to you Muhammad" zama yay yana ɗura idanunsa akan Mameey,itama kallonsa tayi tace "mene ra'ayinka akan baby?" With much surprise ya dinga kallonta kafin ta ɗura da faɗin "nasan baka da niyyar aure yanzu,amma yanayin da kake jiki auren shine mafita,kuma kasan idanun jama'a akan ka suke dole ne ka ajjiye iyali ka fara mulkarsu kafin ka mulki jama'ar gari,ban san yaya matsayin baby yake a ranka ba,kana sonta da aure ko akasin haka? duk yadda yake a ranka inma kallon sister kake mata ko baka da feelings a kanta,ya zama dole ka dinga sanya sonta da son kasancewa da ita a cikin zcyarka,nasan bata da wata damuwa komai aka zartai zata amsa,amma ga namiji auren macen da bai so matsala ne,duk da cewa ina da tabbacin ba zaka taɓa yin wani abu da zai cuci Nihila ba,amma rayuwar aure da kuma zamantakewarsa daban yake,dole yadda kuke ada ba haka zaku kasance ba,anawa tunanin ya kamata ka fara jin ta bakinta ma'ana ka fara keɓewa da ita"ware idanunsa wanda suke a rufe yay kafin ya cije lips ɗinsa yace "what about Jafar?" Shiru Mameey itama tayi kafin ta miƙe tace "don't worry about him, Abbou Jalal zai masa magana ok" tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da ɗaukan tray ɗin tai gaba da kallo kawai ya bita,kafin ya sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya. Bayan sallar issha'i Jafar yay parking da motarsa kana ya nufi cikin gida,a main parlour ya samu Mameey sai kuma Mama zama yay kansa a ƙasa ya gaishesu kana ya ƙara yi masu ta'aziyya,satar kallon Nihila yay sai kuma ya ɗauke kansa, miƙewa Mameey tayi tace "bari nasa Laure ta kawo maka ruwa"bai ce komai ba sai Murmushi da yayi, Nihila ce tace "Yaya Jafar ina yini?" Murmushi yay wanda yake nuna zallar jin daɗi yace "bana amsawa" idanunta ta ɗauke daga kan littafin da take dubawa tace "why?" Shima ya kwaikwayi muryarta yace "why?" Salati yaji an zabga da sauri ya juya sbd a tunaninsa tuni Mama tabar parlour'n tsaye ya ganta tana tafa hannu tace "huuuu³ yaushe ka zama sallamamme bani da labari,a'a Wlh wannan halin banza ne,ina ruwanka dayin Muryar mace? Banda neman magana, yuuuu ko daudo zaka koma ne bana da labari Jafaru? a'a wlh wannan gantalewa ce yaya ina ya bonka sallah zaka kasa alwala?" Ɓata fuska yay yace "to ina ruwanki ne?" Haɓa ta riƙe tace "Mahadurrasulillah zagina zakai? Daga faɗin gsky sai cin mutunci ya biyo baya? To Allah ya baka hqr tunda ka zama gantalalle" shi dai baice komai ba harta gama surutanta tai gaba,tana barin parlour'n ya koma kusa da Nihila yace "me kike ne?" Idanunta akan littafi tace "study" jinjina kai yay yace "ok you can continue my wife to be soon in sha Allah" ɗago kai tayi ta kallesa suka haɗa ido kasa ɗauke idanunta tayi sbd gabanta daya faɗi taba rasa mene za tace masa,tarin da sukaji yasa gaba ɗaya suka dawo cikin nutsuwarsu,bobo ya fito daga shi sai 3gauter da farar singlet kai tsaye kitchen ya nufa ko inda suke bai kalla ba, duk da cewa shida Jalal abokai ne amma hakan bai hana yaji wata kunyarsa ta kama sa ba,dalilin haka yasa ya miƙe da sauri ya ɗauki key ɗin motarsa yace da Nihila "goodnight wify,luv u Soo much" yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan ya nufi waje,bobo na shiga kitchen yaga da aƙwai ruwan zafi a flast tea ya haɗa a mug ya zuba milk da bonvita da obalti,sai suger guda uku, spoon yasa ya juya tea ɗin, yana kitchen ɗin zaune saman stool kasan cewar ta kashe wutar kitchen ɗin yasa ba kowa zai san yana ciki ba, tun daga bakin ƙofa ya hango ta tana tafiya a hankali kamar wacce ƙwai ya fashewa a ciki,tana tafe hannunta a mararta wacce tun safe take mata ciwo, idanu ta fara rarraba wa sbd duhun data gani a kitchen ɗin, ƙarasa shiga ciki tayi ta nufi inda makunnin ƙwan yake,tsayawa tai cak a tsakiyar kitchen ɗin sbd wani murɗawa da marta tai har sai da ta saki ƙara ta durƙoshe a wajan ta fara kuka,sbd Allah yana gani ciwon ya fara cin ƙarfinta,ga wani amai dake taso mata haɗe da ciwon kai zazzaɓi duk lokaci guda,duk abinda take a kan idanunsa yana zaune yana shan tea hankali ƙwance time to time yana lumshe idanunsa,amma idanunsa ko mutsawa basayi a kanta, lokaci ɗaya kuma ya fahimci abinda ke damunta,ganin bata da niyyar miƙewa ga kukan dake cin ƙarfinta,yasa ya sakko daga saman stool tare da ajjiye cup ɗin wajan sink,kai tsaye wajanta ya nufa yana tafe a hankali sbd bai son taka wani abu ko taka hannunta sbd ba sosai yake ganin komai na kitchen ɗin ba,a haka harya ƙarasa zuwa inda take,fesar da numfashi yay tare da sunkuyawa yasa duk hannayensa biyun ya ɗagota sosai ta tsorata zata saki ihu yay saurin saka hannu ya toshe mata baki, tura ta ya dingayi har zuwa jikin bango kafin ya haɗata da jikin bangon ya ɗan ranƙwafo dai-dai fuskarta yana leƙawa, bakinta kawai yake iya gani suma dalilin jan da sukai ga kuma hawaye da yawon da suka jiƙasa,ita dai Jalilerh sai leƙa fuskarsa take amma ta kasa ganin ko waye sbd duhu ga kuma wani a zaɓaɓɓen ciwo dake cinta hakan yasa ta ƙara sakin wani kukan tana zabewa zata faɗi yay saurin haɗata da jikinsa a tare suka sauke ajjiyar zcya mai ƙarfi,da sauri Nihila wacce take bakin kitchen ɗin ta juya idanunta cike da hawaye,shiru gaba ɗaya sukai sai Jalilerh dake sauke ajjiyar zcy,a hankali kuma ya dinga bubbuga bayanta yana shafa ƙwantaccen gashin kanta,a hankali kuma ta dingani ciwon na sauka sai wani gumi daya dinga sakko mata, idanunsa ya sauke a red lips ɗinsa kafin a hankali kuma ya ƙarasa kusanta bakinsa da nata ya ɗan lumshe idanunsa cikin ɗaukewar numfashi ya sauke lips ɗinsa saman nata kafin ya bata wani special hurt kiss a gefen lips ɗinta,kana ya juya da sauri yabar kitchen ɗin,yana fita ya samu Aryan a parlour ko kallansa bai ba ya ƙarasa shigewa part ɗinta, Aryan kuma kitchen ɗin ya shiga yana shiga yaji bugi abu da sauri kuma yasa hannu ya kunna hasken kitchen ɗin,tsaye ya ganta kanta a ƙasa, ƙarasawa yay inda take tsayen tare da leƙa fuskarta ganin hawaye ƙwance saman fuskarta yasa shi faɗin "Hubby...!!"saurin ɗago kai tayi yayinda zcyarta ta buga da ƙarfi,zallar tsoro ya bai yana a Zcyarta tunaninta shine badai Aryan shine ya rungome ta ba?to idan ba shi bane waye? Tabbas shine tunda gashi taji muryarsa kuma shi ta gani tsaye,to mene yake cikin kitchen ɗin?ganin tai shiru tana kallonsa yasa yace "what wrong?" Nan ma shiru tai masa hannu ya miƙa zai riƙe ta tayi sauri matsawa baya tana girgiza kanta,kallon fararan kayan baccin dake jikinta yay sai kuma ya ɗauke kai tace "You are Staired" da sauri ta kalli jikin ta sai kuma tai waje da gudu bayanta yabi da kallo yana sauke ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya. washegari kamar yadda aka buƙata Jalal ya shirya cikin wata jumper mai shegen ƙyau maroon color ya saka babbar rigar,sai Black hula da black covert shoe,hannunsa ya ɗaura agogon gucci ga farin bluetooth daya saka,da sauri ya ƙarasa fesa parfume ɗin hannunsa,kana ya ɗauki wayoyinsa ya riƙe,fita yay yana fita ya zamu Mameey ita ɗaya a main parlour kowa ya tafi wajan aiki dake Monday ce, Nihila kuma na makaranta Jalilerh na ɗaki tana bacci sbd bata jin daɗi, Abbou yana wajan masu karɓar gaisuwar da suka zo masa,kallon Mameey yay yace "Mameey I'm going,a gyaran part ɗina before I'm coming back" murmushin jin daɗi tayi ganin yay fesa kamar ango sai zabga ƙamshi yake,ga wata cikar zati haiba kwarjini daya ƙara fitowa saman fuskarsa,tace "in sha Allah, Allah ya tsare ya kiyaye" da Ameen ya amsa kana yay waje,yana fita securities suka rufa masa baya,wata lafiyayyiyar mota aka buɗe masa back seat ya zauna kana driver ya shiga,su kuma su shiga taso motar guda biyu,suka saka motar Jalal a tsakiya a hankali motocin suka fara barin gidan,da yammacin ranar Mubarak Yahya cibo ne zaune a gaban boka Saƙib yana sauraran abinda yake faɗa,boka Saƙib yaci gaba da faɗin "kayi kuskure domin abinda mukace ka aikata bashi kai ba,dole ne ka samu matsala akan zaɓen ka,dole ne kujerar tai rawa,kaci Sa'a kazo da wuri banda haka da bazan iya komai akai ba"da sauri Mubarak Yahya cibo yace "Ni dai burina kawai bai huce na Jalal a ƙasa ba, farin ciki na shi ne dukkan abinda ya sawa hannu a harkar mulkinsa ace ya lalace abun bai albarka ba,ai tasa masa ɓarnar kuɗi,idan har zai yiwu ma kawai a sa ya zama Mazinaci.. _End of book 2 Allhamdulillah ³, Allah yasa muga farkon book 3 lafiya,GAREKU masu karanta min littafi ƙyauta dan Allah ku daina,wannan gumi nane idan dole book ɗina kuke son karantawa ga MOON nan shi free book ne wanda nake typing ɗinsa yanzu, littafin UNCLE NE na kuɗi ne akan 300 vip kuma 600 asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 NIMCYLUV😍_ 7/14/21, 4:40 PM - Buhainat: _UCL NE_ Book 3 _92-93_ _this is page 1 of book 3 and this is page 92-93 of UNCLE NE, ma sha Allah littafi ya ɗauko hanyar ƙare wa,ina sane da masu karanta min book ƙyauta bayan kun san na kuɗi ne,duk wannan bai daman ba,irin wanda suka siya suke fidda min amma ka ku damu,duk mai niyyar biyana 300 babu yawa 600 for vip account details 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 081192371616, Duk mace mai aji neman na kanta take kuma halal ɗinta, rashin daraja ne karɓar abin sata😂👌🏼_ Dariya boka Saƙib yayi har wani hayaƙi na fita ta cikin bakinsa,sai da yayi mai isar sa sannan ya tsoke bakinsa kamar bashi ne ya gama dryar ba, ƙasa ya buga ya fara zane a ƙasanta kana ya ɗago kai yace "an gama,amma bisa sharaɗi guda" da sauri Mubarak Yahya cibo yace "mene sharaɗin gaya min?" boka Saƙib yace "dole ne ka saka masa wannan maganin a inda yake zama,ko kuma kasa masa cikin takalmin sawarsa" Mubarak Yahya cibo ya kalli bokan kafin ya yace "Allah gafarta babu wata hanyar da za'a iya wannan aikin dole sai ni?" Boka Saƙib yace "ita kaɗai ce hanyar da buƙatar ka zata biya,da ace aƙwai wata hanyar da tuni na faɗa baka,kuma tunda ka amsa dole kayi,rashin aikata hakan babbar matsala ne kuma komai na iya faruwa dakai" Mubarak cibo yace "menene matsalar kuma?" Boka Saƙib ya ɗago jajayen idanunsa ya shiga kallon Mubarak cibo kamar wanda yake duba wani abu a jikinsa,chan kuma ya ɗauke idanunsa yace "bazan iya gaya maka matsalar ba,amma dai ya zama dole ka aikata wannan abun cikin kwanakin nan"jinjina kai kawai Mubarak cibo yay kafin yace "shkknan I'll do my best wajan ganin nayi aikin dai-dai"boka Saƙib yace "yawwa ɓatacce wanda ya yarda aikin boka yaƙi faɗar Allah"shi dai jinsa kawai yake domin idan da sabo ya saba da wannan surutan nasa, kuɗi masu yawan gaske ya ajjiye wa boka Saƙib kana ya fice daga cikin ɗan ƙaramin ɗakin bayan ya amshi maganin,nan ya tarar da mutane da yawa ɓatattu irinsa wanda suke jiran fitowar sa,kai tsaye gidansa ya nufa yana zuwa ya tarar da Hajja Ayushert zaune tayi ta gumi kallo guda zakai mata kasan cewa tana cikin damuwa,tana ganinsa ta miƙe tsaye fuskarta babu walwala tace "haba Alhaji wai mai kakeson zama ne?mai yasa mulki ya keson kaika lahira ne? Nina kasa fahimtar abinda kasa a gabanka,baka tunanin komai sai mulki,kamar dashi aka kawo ka duniya?gsky ka nemawa kanka mafita,nifa mulkin nan ya ishe ni kana ganin dalilin haka muka rasa ƴar mu ƙwaya ɗaya tak da muke da ita" tunda ta fara magana yake kallonta harta kawo ƙarshe,hannu ya ɗaga mata yace "yaushe kika zama uwata ban sani ba Ayushert?ko kuma ke kike Aure na bani nake naki ba?to wlh ki kiyaye ne, And mulkin nan ai bake nace kiyi ba,nine nake so kuma ni nake buƙata,ruwanki ki maramin baya ruwanki ne kiƙi i don't care,kuma ki fita a idona na gaya maki"yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa da sauri,da kallo kawai ta bisa yana shigewa ta ɗauki wayarta ta shiga dailing number yayarta Hajja Saudat,tana shiga ta nemi waje ta zauna tare da faɗin "Assalamu alaiki" Saudat dake tare da babban ɗan ta Bashir tace "Wasalamu alaiki Hajja Ayushert" Hajja Ayushert tace "Yaya Saudat aƙwai matsala wlh,dan Allah kina gida ne?"hankalin Hajja Saudat a tashen tace "yasubuhanallah!, lafiya?meke faruwa dake?"cikin kuka Hajja Ayushert tace "Nidai Yaya ki gayamin idan kina gida yanzu zanzo" da sauri Hajja Saudat tace "eh ina gida sai kin ƙarasu"kashe wayar sukai a tare kafin Hajja Ayushert ta miƙe ta fara shiri.bayan sallar magrib Lamir yay sallama cikin gidan Mama ce zaune a parlour sai Jalilerh wacce take ƙwance ta lumshe idanunta tana jin muyarsa ta miƙe da sauri kamar zata kifa tai upstairs,da kallo kawai ya bita yana wani irin Murmushi yana gyara hular kanta, Mama kam tunda ta kansa ta ɗura ƙafa ɗaya kan ɗaya ta shiga girgiza wa,zama yay yace "ina yini Mama?"shiru tai masa ba tace masa komai ba,shima shiru yay mata bai ƙara magana ba,ana haka Jalal ya shigo cikin bakinsa ɗauke da sallama hannunsa riƙe da key ɗin motarsa,a hankali yake tafiya kamar bai son ɗaga ƙafarsa sbd gajiya,tun safe daya fita zuwa gidan gwamnati ana shirye-shiryen Rantsuwa dake saura ƙwana biyu kacal, idanunsa ya ɗan wara jin Muryar Lamir yana amsa masa sallamar,kallo guda Jalal yaywa Lamir ya ɗauke kansa kamar bazai magana sai kuma yace "ina yini?"Lamir na Murmushi yace "lafiya ina tayaka murna fa"kamar ancewa Jalal ya zauna haka ya samu kansa da zama a saman sofar dake kallon Lamir,saurin runtsa idanunsa yay sbd wani abu da yaji ya sari kansa a hankali yaji kansa na juyawa,cikin ransa ya dinga ambatar "La'ilaha illallah Muhammad Rasulullah" haka ya dinga Nana tawa a cikin zcyarsa,da sauri kuma ya buɗe idanunsa jin mararsa na halbawa da ƙarfi tana ƙoƙarin miƙewa tsaye,abun ya keji kamar almara tunda yake haka bai taɓa faruwa dashi ba, cinyoyinsa ya haɗe waje guda yana ɗan maza Babbar rigar sa gudun kasa su kaga yadda mararsa ta miƙe tsaye,duk abinda yake akan idanun Lamir Murmushi kawai yake yana jinjina kansa, Mama ce ta kalli Jalal tace "Muhammadu yaushe ka zama sallamamme bani da labari?idan kai zcyarka mai ƙyau ce an gaya maka ta kowa mai ƙyau ne? Ka manta abinda ya aikata gareka har kake gaishesa,na ɗauka sa tamkar ɗan dana haifa a cikin jikina ban taɓa kallonsa a wanda wani ya haifesa bani ba,kana dai kallo kana jin abinda ya aikata ga gudan jini na,ba tai masa komai ba,babu abinda ta tsare masa tana kallonsa matsayin yayanta,amma yau shine ya nemi tuzarta rayuwata ya sanya akai mata abinda ko maƙiyinka baka son ya kasance da ita,dukkan abinda ya samu Zulfa shine sila,mai makon duk abinda zai yi ya aikata a kaina sai ya nemi tarwatsa farin cikin ƴarta,mai Zulfa tai masa? Me ta tsare masa?idan gadonta yake magana ba ubanta ya mutum ya bar mata ba?ko kuma kuɗin na uban wani ne?wlh wlh tllh da wasa naga ka ƙara gaida wannan mutumin sai ranka ya ɓaci,sai kaga ɓacin rai da baka taɓa ganinsa a waje na ba,tashi kaban waje?"kasa miƙewa yay sbd yadda ya keji baƙon yanayi a jikinsa,ga kuma yadda mararsa take ƙara miƙewa tare da harbawa sai haɗe cinyoyinsa yake,lokaci ɗaya idanunsa suka kaɗa sukai jajirr kamar wanda yaci kuka ya ƙoshi, miƙewa Lamir yay tare da kallon Mama yace "Ni ba tashin hankali ya kawo ni,kuma dukkan wannan abinda kike faɗe na aikata ne?hujja ɗaya da zata nuna ni mai laifi ne baku da ita,ko aƙwai hujja a wajanku ne?" Ko kallon inda yake batai ba,kuma bata tanka sa ba, Lamir yace "ko kuma zargina kike a kan wanda ya tuna asirin mahaifiyar Jalal da kuma Alhaji Kabeeru,to bani da niyar faɗa maku,ni bana da hannu a yaɗa cewa mahaifiyar Jalal mahaukaciya ce,abinda baki sani ba bayan ni Lamir kuma bayan ex Governor Mubarak Yahya cibo aƙwai wanda yake farauta rayuwar Jalal,kuma shi yake da hannu wanda faɗin abinda ya faruwa a ranar zaɓe,idan har zaku tashe tsaye ku tashi ni daga nan garin ma zan bari,kuma ni bani jin tsoran faɗin abinda nayi dukkan abinda na aikata zan iya faɗa a gaban kowa,maƙiyyan Jalal nada yawa na ɓoye dana sarari na jikinsa da kuma wanda bana jikinsa ba ok!" Yana faɗin hakan ya fice daga cikin parlour'n ya nufi waje,da idanu Mama ta bisa tana watsa masa harara kamar ta bishi ta shaƙe haka ta keji,kallonta ta dawo sashi zuwa ga Jalal tace "ka dai ji ko?to ni babu ruwana wlh,idan zakai hankali gwamma kayi niba shasha bace haka nan,kai dai girman kawai Allah ya baka da shekaru amma baka da wayo sam wlh,sai uban tunbi da aka ajjiye gaba kamar mai tsuhun ciki,to Wlh ka nutsu ni babu ruwana wlh na sha ruwan tabara da yasin na shayar da Zulfa dashi dan haka babu abinda zai sameka,wlh lalata ta zamanin yanzu ya lalace,abu daga wannan sai wannan kamar cin ƙwan makauniya"ta faɗa tana ficewa daga cikin parlour'n ta nufi part ɗinta,shi dai Jalal abin duniya ya ishesa abinda ya keji kaɗai ya ishesa,a sanyaye ya miƙe yana baza babbar rigar sa,harya shige part ɗinsa,girgiza kai kawai Abbou yay kafin ya juya ya nufi upstairs,daman ya fito ne domin ya tabbatar Jalal ya dawo kuma yana saukowa yaga abinda yake faruwa da sauyawar Mood ɗin Jalal har abinda Lamir yake faɗa da wanda Mama yake faɗa, Jalal na shiga part ɗinsa ya shige bedroom,kayan jikinsa ya fara cirewa ya sanya cikin datti clothes,yana gamawa ya shiga cikin bathroom ya sakawar kansa ruwan sanyi,iska ya fesar ta cikin bakinsa gaba ɗaya abu ya ishesa baya jin daɗin yanayin daya tsinci kansa a yanzu,yana jin wata kalar a zaba wacce bai taɓa jin ta taba, a gurguje ya kammala wankan,yay brush ya ɗaura alwala kana ya fito daga cikin bathroom ɗin sanye da bathrobe a jikinsa, wajan dressing mirror ya ƙarasa ya ɗauki body lotion ya fara shafawa saman fresh skin ɗinsa,yana gamawa ya ɗauki comp ya taje sumar kansa wacce take ta gyalli, parfume ɗinsa ya ɗauka mai sanyin ƙamshi ya fesa,kana ya je wajan wardrobe ɗinsa ya ɗauki wata maroon color ɗin jallabiya ya ɗauka,sai wani farin boxer ƙarami daya ɗauka ya sanya sosai ya kama waist ɗinsa amma haka yasa dan yafi son ya danne masa mararsa,yana gamawa ya ɗauki wani farin hirami ya ɗura saman kansa lokacin ladan ya fara kiran sallah,yana kammalawa ya fito daga daga cikin part ɗinsa,tsaye ya samu su Imran suna jiransa, haɗa baki sukai wajan faɗin "barka da fitowa"kansa a ƙasa yay gaba ba tare kuma daya amsa su ba,a main parlour suka samu Abbou,gaba ɗaya suka nufi masjid ɗin,bayan Jalal ya kammala jansu sallah ya zauna ya fara gabatar da karatun Alqur'ani ga jama'ar da suke jiransa,bai shigo cikin gida ba sai wajan 9:5 gaba ɗaya ya samesu a saman danning harya shige part ɗinsa sai ya tsaya sbd Muryar Abbou da yaji yana faɗin "Muhammad"tsayawa yay kana ya nufi wajan kujera yaja ya zauna,tunda ya zauna taji Zcyarta na bugawa da ƙarfi ga wani mayataccen ƙamshin parfume ɗinsa daya daki hancinta, lumshe idanunta tayi tana sauke ajjiyar zcya,tsaki kaɗan Nihila tayi sbd taji saukar ajjiyar zcyarta,kansa a ƙasa yace "gani" spoon ɗin hannunsa Abbou ya ajjiye ya ɗauki tissue ya goge bakinsa tass,kafin ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya sha,samansa ya gyara tare da kallon yaran nasa sosai yace "ku ko shirya ko kada ko shirya na riga na yanke hukunci da zuciyata da kuma mahaifiyarku,bayan rantsuwar Jalal da sati guda duk za'ai bikinku, ni ba wata bidi'a za kuyi min ba,daga ɗaurin aure sai walimar da za'a haɗa bayan ɗaurin aure da sati ɗaya, tsakanin Jalal da Aryan kowa ya san wazai aura daku nake ƴan uku,ko hanzarta fitar da matar aure tun wuri"shiru gaba ɗaya sukai yayinda baby da tsorawa Jalal idanu tana son taji mene zai ce,jin shirun yay yawa yasa abby cewa "ko baku ji abinda nake faɗa bane?" Irfan ne yace "Abbou daman naiwa Mameey maganar ni wacce na keso a familynta ne, mai suna Ikram kuma nan da 2daya zaku ƙarasu"kallon Mameey Abbou yay Murmushi tai masa ta ajjiye cup ɗin hannunta tace "eh tun ranar baƙwan Mummy ya sanar min,daman yau nake son faɗa maka"idanunsa ya mayar kan Imran yace "what about you?"Imran ya sunkuyar dakai yace "a'a ni bana da wata budurwa Abbou duk abinda ka yanke shikenan" Mameey ce kallesa tace "kai sakaran kawai,kace tsoran matan kake,amma duk matan da suke duniyar nan kace ka rasa budurwa?" Abbou ne yace "don't worry ka shirya gobe kaje gidan Alhaji Zubairu kaga yarinyar wajansa Fatymerh" kallonsa ya mayar kan Jalal yace "ina magana kai baka ce komai ba,ko kuma auren ne baka shirya yinsa ba?" Girgiza kai Jalal yay kafin ya fesar da numfashi idanunsa a kan Jalilerh wacce kanta yake a ƙasa tana cakalkala abincin gabanta yace "Jafar fa?" Murmushi Abbou yay yace "kada ka damu gobe za nemesa,yay hqr ya janye maganar auran baby kai zaka AURETA" da sauri Jalilerh ta ɗaga kanta ta sauke ganinta a fuskar Jalal shima kallonta yayi da sauri kuma ta miƙe ta nufi upstairs tana rufe bakinta sbd kukan daya taho mata,da kallo gaba ɗaya suka bita banda Jalal daya sunkuyar da kansa yana jin kansa na sara masa ga wata azabar da mararsa ke masa,shima miƙewa yay ya nufi kitchen yana zuwa ya buɗe babban fridge ɗin yaga lemon da yawa guda goma ya ɗauka ya shiga matsesu cikin cup sai da ya gama sannan ya ɗan zuba ruwan zafi kaɗan tare da sanya lipton guda biyu,fita yay daga kitchen ɗin ya nufi part ɗinsa, Lamir yana fita daga cikin gidan kai tsaye gidan Mubarak cibo ya nufa a guest room suka zauna,bai jiran gaisuwar da Lamir yake masa ba yace "yaya² ka gama aikin naka?"dry Lamir yay sosai kafin yace "aini abu sai dai idan banyi niyya ba,kana tunanin haka kurum zanje wannan gidan ne,tuni na barba ɗa maganin kai na taƙaice maka a kan idanu abar ta fara tashi. *Nimcyluv* 7/15/21, 9:14 AM - Buhainat: _94-95_ Dariya Mubarak Yahya cibo yay kana yace "ai karawa dani babu daɗi,tun kafin shi mun kara da manyansa basu ji daɗin,bare shi ƙaramin ƙwaro,yanzu ni kuma lokacin hutawa ta ne,zan zo ba masa idanu yayta min mata hotel² kamar ɗan taure" dry suka tun tsire da ita gaba ɗayansu,kafin Lamir yace "kaga kowa ba ƙaramin jarababbe Za'ai ba,kana ganin yanayinsa kaga....,"sai kuma ya sanya dry, Mubarak cibo yace "kaga hajiri ko?bari ni na ƙarasa maka tunda tsoro kake"da sauri Lamir ya girgiza kai kamar yana gaban kamar ƙaramin yaro yace "kai haba² ni zanji tsoron wata halitta a nan gidan duniya never badai ni ba,kawai wani abu ke ban mamaki"ya faɗa yana kallon cibo domin ,cibo ya tsaya da dryarsa yace "me kenan kuma,hope ba'a a ɓangaren mu yake ba?"numfashi ya fesar, kana yace "no ko ɗaya"yace "to mene?"Lamir yace "kasan cewa bamu kaɗai ke neman Jalal da sharri ba,bayanmu aƙwai wajan mutane guda uku,nayi nayi malam yay min bayanin suwaye amma yaƙi"shiru Mubarak cibo yay can kuma yace "to mene matsalar mu dashi?"Lamir na danna wayarsa yace "matsalar duk abinda zamu jefesa dashi na sharri kafin mu aikata sun riga mu,shi ne kawai"cibo yace "to a ganinka su waye?"Lamir yace "i have no idea,amma duk abinda kake tunanin yiwa Jalal sun riga,dan yadda suke jifansa da sharri yaci ace sunga bayansa yanzu"cibo yace "haka ne,zanje wajan nawa bokan naji daga bakinsa"sallama sukai kana yay cikin gidansa,shi kuma Lamir ya nufi gidansa.tunda yasha ruwan lipton ɗin wanda ya sakawa lemon ciki yay rufda ciki, yana jin wata kalar masifa wacce bai taɓa jin irinta ba,banda sarawa babu abinda kansa ke masa,ya watsa ruwa har babu adadi mai makon feelings ɗin daya keji ya lafa sai abin ya ƙara tsamari,banda zufa babu abinda yake karyo masa,ga wata harbawa da dick dinsay ke masa ta tsaya gam ko mutsi ba tayi,da yaga abun sauki ya shiga kiran sunayen Allah,yana ta tsintiri daga bedroom ɗinsa zuwa parlour,idan yace zai yi sallah a haka tabbas zaiyi rafkanwa domin shi kaɗan yasan abin ya keji a cikin jikinsa, idanunsa sunyi jajir sun ƙanƙance,idanunsa biyu har akai kiran sallar farko,kana ya lallaɓa a hankali ya shiga bathroom, ɗan ƙaramin boxer'n daya saka ya zare yaga duk farin abu ya ɓata wandon,cillashi yay cikin warshing machine kana ya sakarwa kansa shower yana yi yana matsa mararsa a haka har Allah ya taimeksa ya samu sauƙi kaɗan kuma ta saki,alwala ya ɗaura tare da fitowa daga cikin bathroom ɗin sanye da towel,a ɗan gurguje ya shirya ya saka jallabiya ash kana ya ɗaura hirami, prayer mat ya ɗauka tare da fita daga cikin bedroom ɗin,a parlour ya tsaya ya data raka'atul firjir,ya daɗe yana azkar da addu'a akan Allah ya sassauta masa abinda ya keji akan sabun lamarin daya kunnu masa a lokacin dai baiyi tsammanin haka ba,masjeed ya nufa sai da suka zauna zaman jira kasancewar da wuri suke zuwa,bayan ya sallame ya tsaya yay karatu,bai shigo cikin gida ba Sai wajan 7 na safe,yana zuwa ya shige kitchen Laure ya samu tana haɗa breakfast da sauri ta zube ta shiga gaisheta,da ƙyar ya amsa mata,bisa dole yace ta zuba masa ruwan zafi a cup ta matsa masa lemon ta sanya lipton guda biyu,yadda yace haka tai masa kana ta bashi cup ɗin wanda tasa spoon a ciki,a hankali ya dinga shan ruwan lipton ɗin,tun kafin ya gama shanye wa ya fara zufa remote ya ɗauka ya ƙaro gudun a.c,kana ya ajjiye cup ɗin, miƙewa yay saman 3seater cikin ƙaramin lokacin bacci yay gaba da shi,kasancewar kuma weekend yasa babu wanda ya fito daga cikin part ɗinsa,wajan 10 na safe Jafar yay sallama ya shigo cikin parlour'n ganin babu kowa yasa ya ƙara so ciki,sosai yay mmkin ganin Jalal ƙwance yana bacci kamar ba shine ya gaya masa yau da wuri zai fita ba sbd gobe Sunday shine ranar da za'a rantsar da shi ba, ganin ƙafarsa ta zame yasa ya nufesa domin ya gyara masa ƙafar yana zuwa wajan yaga marar Jalal ta ɗaga sosai da sauri ya ɗauke idanunsa,kana ya gyara masa kwanciya shi kuma ya nemi waje ya zauna,Laure ce ta fito ta fara shirya danning,ganin Jafar yasa tace "Barka da zuwa" Murmushi yay mata yace "yawwa yaya aiki?"tace "Allahamdulillah"yace "ma sha Allah" kallon Jafar tai sai kuma ta kalli Jalal wanda yake bacci yana fidda numfashi a hankali tace "ko za'a haɗa maka breakfast ne?" Girgiza kai yayi yace "no bari zuwa anjima,nima wajan Abbou nazo ai" miƙewa tare da faɗin "ai ina jin yanzo mutum gidan zaso fito" bai ce mata komai ba sai wayarsa daya ɗauko ya fara dannawa,yana nan a zaune Mameey ta sauko daga upstairs da sauri,tana sanye da green ɗin atamfa ɗinkin riga da zaki sunyi mata ƙyau sosai,a ɗan gurguje ta nufi kitchen tsayawa tayi sbd ganin Jafar zaune yana danna waya tace "a'a Jafar zuwan yaushe?kazo duk muna ƙwance" Murmushi yay mata tare da rusunawa yace "ina ƙwana Mameey?"tace "Allahamdulillah,ya maman taka"yace "tana lfy,tace ai gaidaki Sai gobe idan tazo"Mameey tana murmushin jin daɗi tace "to ma sha Allah, Allah ya nuna mana gobee"yace "Ameen" kallon danning sai kuma ta kallesa tace "mai makon ka sanya Laure ta haɗa maka breakfast"Murmushi kawai yay kafin yace "daman Abbou yace nazo yana son gani na"kafin Mameey tai magana Abbou ya sauko cikin wani boyal milk tare da babbar riga sai zabga ƙamshi yake,idan ka gansa ba zaka taɓa yadda shine ya ajjiye manyan masari irin su Jalal ba, fuskarsa cike da Murmushi ya ƙara so cikin parlour'n tare da neman kujera ya zauna, idanunsa a kan Jalal domin tunda yake mai taɓa ganinsa yay bacci a parlour ba,kallon Jafar yay yace "wannan kuma lafiya?"Jafar ya durƙosa yace "haka na taddashi Abbou"jinjina kai kawai Abbou yay, Jafar kuma yace "ina ƙwana Abbou?" Abbou ya shafa kan Jafar yace "Allahamdulillah,ya Abban Maman taka?"Jafar yace "tace a gaidaku" gyara zama Abbou yay yace "zauna mana Jafar" a kunyace Jafar ya miƙe ya zauna,domin idan ya tuna Abbou ya kusa zama sirikinsa Wata kunyace take kamasa,wata rana har Jalal kunyarsa yake, Abbou ne ya tattara nutsuwar sa yace "Muhammad Jafar bani hankalinka nan"haka nan yaji gaban sa ya faɗi kansa dai a ƙasa yana sauraran abinda Abbou zai ce masa,kallon Jafar shima Abbou yake kafin yace "nasan kana da hankali,kana da ilimi both sides arabi da boko right? Kuma kasan muhimmanci ƙaddara da kuma wasiyya,alfarma zan nema a wajanka Jafar,ina neman alfarma ka janye maganar auran baby,bawai dan baka cancanci a aura maka ita ba, a'a kana da nagartar sa dukkan wani uba zai so haɗaka da ɗiyarsa,amma dole ce ta sanya nace maka haka,sbd wasiyyar mahaifiyarta ce haka,kuma kusan a akan wannan wasiyyar da kuma burinta komai ya lalace,ta riga ta faɗa tun kafin numfashinta na ƙarshe ya fita a kan tana buƙatar haɗa auran Jalal da Nihila,Nima na shiga tashin hankali da ruɗu sbd Jalal da kansa ya zaɓa maka Nihila matsayin mata,ba komai yasa yay hakan ba sai nagartarka da kuma jajir cewarka,dan Allah a matsayina na uba a wajan Jalal da kuma uba a wajan kayi hqr ka janye maganar auran baby,na maka al'ƙawarin duk yarinyar nan da kakeso zan tsaya maka wajan ganin ka sameta"tunda ya fara magana Jafar yake kallon Abbou,kasa cewa komai yay tunaninsa gaba ɗaya ya tsaya,wani shocked ya shiga wanda bai taɓa shiga irinsa ba,ya hqr da baby?ya janye maganar aurata?ko wannan dalilin ya sanya baby ta sauya masa? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,yaya zai yi da zuciyarsa yanzu?tayaya zai cire son Nihila?wacce mace zai samu wacce zartai replaced ɗinta a zuciyarsa?runtsa idanunsa yay da ƙarfi yana jin duniyar na juya masa,gaba ɗaya ya rasa amsar da zai bawa Abbou daya tattaro wata maganar zai faɗa sai ta ƙwance masa, Mameey ce ta zauna kusa da Abbou tace "kayi hqr Jafar,munsan cewa bamu ƙyauta ba,kuma zaka dinga kallonmu a masu son kansu ko ƴar ƴarn su,dakai da Jalal duk ɗaya kuke garemu babu bambanci,amma damu dakai dashi kansa Jalal ɗin babu yadda muka iya,shi kansa ba'a son ransa ba,amma mahaifiyar yarinyar ita ta buƙaci haka da kanta,kuma bamuyi haka da cin ZARAFIn ka ba"kansa ya shiga girgiza wa kafin a hankali ya shiga faɗin "babu komai Abbou,dani da Jalal duk ɗaya ne,zan iya mallakasa masa abinda na mallaka kamar yadda nake da tabbacin zai iya mallaka min abinda yake dashi koda ban nema ba,kuma daman Ubangiji ya ƙaddara ba matata mace,matar mutum kabarinsa, Allah yasa albarka ya masu zama lafiya da zuri'a masu albarka"gaba ɗaya suka amsa da "ameen"kana Abbou ya ɗura da faɗin "Nagode sosai Jafar, Allah yay maka albarka kaima ya haɗaka da mace ta gari wacce tafi baby"kasa amsawa yay sai mikeway da yay zai fita Mameey tace "a'a ka tsaya kayi breakfast mana"girgiza kai yay yace "I'm not hungry Mameey,zanje daman unguwa ne shine na fara zuwa nan,bari naje sai goben"Mameey tace "to Allah ya tsaye kuma ya kaimu goben"da Ameen ya amsa bai tsaya jin abinda zasu ƙara faɗa ba ya fita,tunda gabar gidan yake zagaye a motarsa yay tunani harya gaji yama rasa wacce mafita zai sabawa kansa,bai taɓa tunanin abin zai kasance ba,ya gama sakar jiki zai mallaki baby ashe Abun na haka yake ba,daman ance matar mutum kabarinsa, Jalilerh kam abun Duniya yake mata zafi idan ta tuna maganar Abbou cewa Aryan ne zai aure ta hankalinta tashi yake,gefe na zuciyarta ga wani sabon abinda ta keji game da Uncle ɗinta,yanzo haka bata taɓa yarda ta haɗu dashi,duk sanda ta ganshi gabanta ya dinga faɗuwa kenan,ta rasa nutsuwar ta,hankalin ta ya tashi,musamman shima idan ta tuna baby zai aura,takan shiga ɗaki taita kuka kamar ranta zai fita,Birnin nufar Jabir ne akan tattausan carpet sai Zulfa dake ƙwance ya ɗura kanta saman cinyarsa yana ta mata addu'a,sai ihu take tana zabura take kiran sunan Hubby,tunda suke da ita banda lokacin da bakinta ya buɗe tace sunanta Zulfa,babu abinda take iya faɗa sai ya jabbaru ya rahamanu,sai kuma yau da bakinta ya fara furta Hubby,yasan hakan na nufin bai yanar abu da dama,kuma kullum cikin addu'a yake,abu guda ke damunsa,yadda zata ɗauki teddy ta rungome tai ta kuka ko kuma tace zata fito da brest ɗin ta ta bashi,sai kuma yawan jinin da take zubarwa ga wani zazzafan zazzaɓi dake damunta kullum, lokacin da yaji labarin zaɓen su Jalal da kuma samun nasarar sa sosai yay murna, Abba Papa ya ƙwance wayarsa koda wasa yaƙi bashi bai son kuma dalilin hakan ba, ɓangaren Papa kuma uwa sundu ce ta sanya shi yin haka,ya rasa yaya zai yi idan yace zashi Ibadan ba lalle ya samu ganawa da Jalal ba, musamman yanzu daya samu babban matsayi ganinsa zai wahala,idan kuma ya tafi wa zai barwa Zulfa, Papa ya hana kowa zuwa inda take bare har yay tunanin bada riƙon ta zuwa wajan wani har yaje ya dawo,hatta Katarina Papa ya hanata zuwa wajan Zulfa,shi yake mata komai,dalilin hakan yaso Papa ya sahale masa auran Zulfa,amma yaƙi,yana jin baƙin cikin yadda yake samun kusanci da ita,amma yasan bashi da nufi tunda taimako yaya kuma baiyi da wata niyyar ba, Joshua ne zaune gaban Uwa sundu tana sauraran abin yake faɗa, "Allah ya taimaki Uwa sundu, Uwar mu maganin kukanmu,kiyi min izini naje neman wancan yaron da kaina,nasan zuwa yanzu ya girma,shekara wajan huɗu ai ba wasa bace,na gaji gashi har watan haɗa aure ya kusa kamawa"dry Uwa sundu ta ƙyaƙyace da ita,sai da tayi mai isar ta kafin tace "wannan aiki nane,na kira aljanun da suka shiga jikinta domin su azallata ta dawo garemu,amma sun ƙasa sbd wahalar da wanda take tare dashi yake bata,shiyasa nima na fara lalata masa tasa rayuwar ta hanyar amfani da mazantakarsa,amma maganarka ta sanya naji ina son tura mata da wasu baƙaƙen ALJANU wanda zasu tunzaruta su ɗaga mata hankali taji babu inda take son zuwa sai wannan birnin nawa,a kuma lokacin zamu samu damar haɗaka da ita domin ka amshi budurcinta.dukkan abinda aka sanya rana babu shakka zaizo sai dai idan ba'a sanya masa ba,kamar yau Deen yaci zaɓe gashi yau ake shirin rantsar dashi a matsayin Governor Ibadan,harabar gidan gwamnatin cike da dubban jama'a baƙi da kuma na cikin garin,kowa ka gani yasha sabbin kaya,wasu ma kallar tutar jam'iyyar suka sanya a jikinsu,su Abbou suna can cikin bayan baƙi kowa yasha ado cikin sabbin kaya masu tsadar gske, Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo kowa yana zana saman wata lafiyayyiyar kujera,gabansa da bayansa wasu sabbin securities kuma manya wanda gwamnatin garin ta turosu,sanye yake cikin wata jumper fara tass mai manyan zane, ya ɗura wata baƙar hula a saman sumarsa,ga farin bluetooth daya maƙala cikin kunnansa,yay wani ƙyau na musamman,amma ya faɗa idanunsa sun janye sbd masifar daya tsinci kansa ciki, yanzu haka ma azumi yake,taro yay taro baka ganin komai sai securities da ƙarar jiniya,su Mameey na can ɓangaren manyan baƙi na mata ita da Nihila wacce tasha ado cikin wani Maroon ɗin lace, Jalilerh kama cewa bata jin daɗi, Jalal bai san bata zo wajan ba, a hankali Jalal ya miƙe tsaye sbd umarnin da Cheap joji ya bashi,kana ya riƙe Alkur'anin a aka mashi,cikin harshen turanci Cheap joji ya umarce Jalal ya dinga maimaita abinda zai faɗa,tsaiwarsa ya gyara tare da lumshe idanunsa yana fesar da iska ta cikin bakinsa,kafin ya ware idanunsa ya sauke saman dubban jama'ar da suke sauraransa, idanunsa ya mayar ya rufe kafin ya buɗe bakinsa cikin wani wata iriyar murya mai daɗin sauraran ji yace "Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo nayi al'ƙawarin kare haƙƙin al'ummar da kuma kula da dokiyoyinsu cikin yadda da aminci,na rantse da Alkur'ani mai girma zanyi aiki tsakani da Allah kamar yadda na ƙudiri niyyar yi, zanyi mulki cikin ja..ja.",shiru yay sabida kasa faɗar kallamar da yay,a Cheap joji yay magana ba tare da kowa yaji mai yace bai ba,kallonsa Jalal sbd still kalmar bata zauna bakinsa ba,sai da Cheap joji ya ƙara faɗin JAJIRCEWA, lumshe idanunsa kana ya buɗe su ya saita bakinsa saman speaker yace... *Nimcyluv* 7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: _96-97_ Zanyi mulki cikin jajircewa da kuma zaƙwaƙuranci,nayi al'ƙawari da littafin Ubangiji cewa babu wani rai da zanci ZARAFI ko kuma na tauye masa haƙƙinsa,nayi al'ƙawari kuma zancika alfarmar Annabi da Kur'ani"gaba ɗaya wajan aka sanya tafi wasu kuma sukayi kabbara, lumshe idanunsa yay yana jin wani mai girma ya hau kansa,yasan rantsuwarsa bazai taɓa sanyawa yaci abinda yay al'ƙawari ba,sai dai kawai ya roƙi Ubangiji akan ya taimake sa,ya bashi ikon cika al'ƙawarin daya ɗauka akan talakawan sa, Cheap joji ne ya amshi Kur'ani ya miƙawa wani,kana ya rataya wa Jalal wani abu a wuya daga nan aka shiga ɗaukan photonan,gidan TV kuma suka shiga ɗaukan vedio,gidan redio kuma suka shiga ɗanar recording na abinda ake,bayan nan wajan bawa Jalal key ɗin office a tafi,sabbin securities,sabbin motocin,sabbin ma'aikata,sabon gida a cikin gidan gwamnati,sosai akai shagali,kana taro ya watse su Abbou suka dawo gida cike da farin ciki,hakama Jafar da ƴan Uku zana dawowa gida aka fara shirin dinner ɗin da Jafar ya shirya domin taya Jalal murna,sai dare za'a gabatar da dinner ɗin a babban event, shirye-shirye su Mameey suka fara, shigowar ta kenan ta samu Laure ita da Mama da kuma sauran mutane da suka zo tayasu murna,suna zaune sai cin abinci take, Mameey ta kalli Laure tace "Jalilerh ta sauko kowa?"Laure tace "wlh hajia bata sauko ba,sau biyu ina zuwa dubata sai naga ƙofar a rufe"kafin Mameey tai magana Mama tayi saurin faɗin "mu dai har yanzu bamu gama sanin zuciyar yarinyar nan ba,banda baƙin ciki yarinyar ƙirmishishi kije wannan taron nan amma ta murzawa idanunta toka, meye wannan da tayi?yaya sunansa? a'a wlh baƙin ciki kawai takewa Jalalu,yaro ɗan marayan Allah ya ɗauki rimi² domin gyara gobenki,amma ki watsa masa ƙasa a idonu,to Wlh nidai babu ruwana,idan ba baƙin ciki take gwamma musani tun yanzu ko ba haka ba?"Mameey tace "ayyya ba haka bace Mama,kinsan bata jin daɗi ne shiyasa"wani kallo taiwa Mameey sheƙeƙe kafin ta yatsuna fuskarta tace "au haba?" Mameey tace "eh wlh,sai amai take ga zazzaɓi" nama ta tura a bakinta kafin ta haɗiye da ƙyar tace "banda kema kin zama sallamammiya ina ke ina biyewa wannan Salamatu?wlh fita a idona tun tuni na rufe,yanzo dan waye ya kejin daɗi a wannan rayuwar ta yauma ta komu? to ai shikenan nan tunda kema kin zama sakarya,yarinya baƙin hali fal zuciya,ga shegu aljanu irin na gado kai ita dai abu goma da ashirin,bai laifi kuma tana da ƙyau abinta shiru² da ita gwanin sha'awa,to waya sani ko ƙyan ɗan maciji ne?"ita Mameey ba tace komai ba ganin abin na Mama ya fara zama shiririta yasa ta haura sama tana ƙunshe dryar dake cinta,da wani kallo Mama ta bita kafin ta juyo wajan wata ƙawarta tun ta yarinta tace "to ga ta nan dai Asabe,kinga tun daga haihuwar ƴan ukun nan shikenan haihuwar ya tsaya,kila juya da Za'ai sai Allah ya taimaka" tsohuwar da aka kira da Asabe ta ajjiye ƙashin da take ta faman tsotsa tace "na sai wani kallon tara saura take mana ai.." Mama ta miƙe tsaye tace "a'a wlh kedai anyi natsoraciya,me yasa baki gayan ba sai da ta tafi,nidai banji daɗi ba,meye nata da zata yi maki harara?bayan itama aurota a kai,ai anjima ƴan uwanta zaso sauka akan su zan rama maki" haka dai sukaci gaba da surutai irin nasu na rikitattun tsofaffi,kafin su sanya Laure ta kawo masu farfesun kan ragon da akai, Mameey na shiga part ɗin su Jalilerh ta tura ƙofar a hankali,a ƙwance ta sameta ta kifa kanta cikin pillow tana sauke ajjiyar zuciya,jin alamun mutun yasa tayi saurin ɓoye photon Jalal dake hannunta,kana tai lamo kamar mai bacci, ƙarasawa cikin bedroom ɗin Mameey tayi tace "daughter har yanzo jikin ne?"shiru Jalilerh tai mata tai kamar bacci take, ganin haka yasa Mameey taja mata ƙofar ta,tana fita Jalilerh ta sauke ajjiyar zuciya tare da lumshe idanunta wasu hawaye Masu zafi suka shiga fita daga cikin idanunta,a hankali kuma ta zaro photon Jalal wanda ta ɓoye a ƙasan pillow,gaba ɗaya a ɗan kwanakin nan ta rasa mene yake damuwa da ita,bata da aiki sai tunaninsa,a duk sanda kuma akai maganar sai yaji zuciyarta ya buga da ƙarfi,kullum cikin damuwa take,duk sanda ta matsa zuciyarta domin ta gane abinda yake damunta da kuma abinda ta keso,sai taji zuciyarta kamar zata fito waje,abu ɗaya yake sanyawa taji daɗi idan taga photon Jalal, zuciyarta nayin daɗi taji damuwarta ta yaye,tana nan ƙwance lamo har Nihila ta shigo, da sauri ta ɓoye photon tare da lumshe idanunta,kallonta Nihila tai sai kuma ta taɓe bakinta ta nufi cikin bathroom domin sake sabon wanka,sai wajan biyar na yamma sannan motocin Jalal dana securities ɗinsa sukai parking a harabar gidan, buɗe masa ƙofa akai ya fito yana tafe yana baza babbar rigar jikinsa yana ɗan haɗe ƙafafuwan sa,kansa a ƙasa bai yadda sun haɗa idanu da kowa ba,a main parlour ya samu Mama da wasu tsofaffi,kamar bazai magana ba sai kuma yace "sannunku" Mama take faman jan dafaffiyar ganda tace "mene kuma sannu?a gadon asibiti ka ganmu?ko kuma labari ka samu bamu da lafiya? a'a wlh wannan ai gaisuwar raini ce,meye sannu ana zaman lafiya,kama rasa a ina zakimin wulaƙanci sai gaban ƙawaye ne?to uwarka salamutu ita kaiwa bamu ba"Asabe ce tai saurin zungurar Mama tace "a'a wlh babu ruwana yanzu saiya saka a kullemu a bayan sel babu ruwansa,ba gwamna bane?" Shiru Mama tai tana rarraba idanu tace "to me nace kuma? Allah ya baka hqr kada ka ƙullace ni faɗa na nema ba"girgiza kai kawai yay yana shigewa cikin part ɗinsa,yana barin wajan Mama tai ƙasa da Murya tace "yanzu Asabe duk yadda muke da Jalalu sai ya saka a kamani?kinga fa nina haifi uwarsa,uwarsa kuma ta haifesa ai na huce cin mutuncin a wajansa" Asabe tace "kedai bar yaran zamani,yooo ko uwarsa tayi ba dai-dai baya kulleta ba,bare ke kakarsa, Gwamna fa akace maki ba kansila ba"shiru Mama tayi kafin tace "to dai Allah ya basa hqr,Ni banyi da wata manufar ba wlh"Jalal na shiga part ɗinsa ya shiga zame kayan jikinsa na ajjiye su cikin wardrobe a wani side na datti clothes,ya rage daga shi sai boxer,wajan fridge ya ƙarasa ya ɗauki malt, harya juya sai kuma ya koma ya ajjiye sbd tunawa da azumin da yake, parlour ya dawo ya zauna tare da miƙar da ƙafafuwansa,lumshe idanunsa yay lokacin da sanyin a.c ɗin ya rasa cikin saman farar fatarsa, hannunsa yasa ya ɗauki remote kana ya kunna cenema ɗin dake ɗakin, series ɗin Joda &Akbar wanda ake haskawa a zee world,idan kagansa zaka ɗauka da gaske kallon yake, amma a zahirance tunani ne fal cikin zuciyarsa,ya rasa me yake damunsa,duk iya kacan rayuwarsa bai taɓa jin sha'awar kasan cewa da mace ba,bai taɓa damuwa da zama da mace a matsayin mata ba,sbd abinda ake so a auran shi kuma bashi da lafiyar yinsa,tunda yake sha'awa bata taɓa damunsa, sai dai yaji Jafar na faɗa, kasancewar shine kaɗai abokinsa,kuma amininsa bashi da wani sama dashi,amma gashi yau shine yake son kasacewa da mace, yasubuhanallah! Wannan wanne irin abune ya samesa?wacce kalar masifa face haka? kumshe idanunsa yay yana taune lips ɗinsa,yana nan zaune har lokacin magrib ya kusanto,tashi yayi tare da kashe kallon ya nufi cikin bedroom ɗinsa,yana shiga ya huce bathroom ya sakarwa kansa shower,wanka sosai yay tare da ɗaura alwala, fitowa yay sanye da bathrobe a jikinsa,wajan dressing mirror ya tsaya,ya shiga gyara jikinsa sai da ya gama shafa lotion mai ɗan ƙamshi kana ya fesa parfume,comp ya ɗauka ya gyara sumar kansa ta kwanta sosai gwanin sha'awa,ganin yana da sauran lokaci kafin dinner ɗin yasa ya ɗauki farar jallabiya mai ƙyau kuma mai ƙaramin hannu, Wannan ko hiramin da yake sanyawa bai sa ba,haka ya fita daga part ɗinsa yana zabga ƙamshi,a parlour'n ya tarar da Abbou da ƴan uku,kallon parlour'n yay yaga tsaf sai ƙamshi yake a juna borner turare na fita ta cikinta kamar ba wanda su Mama sukaiwa kaca-kaca,kansa a ƙasa ba tare kuma da yay magana ba yabi bayan Abbou ganin yay gaba,suma ƴan uwansa suka mara masu baya,suna zuwa Masallaci Jalal ya tsaya sahun farko mai makon ya ƙarasa wajan da yake tsaiyawa wanda aka tana da domin liman,kallonsa kawai Abbou har zai magana sai kuma ya fasa,wanda yay magana har wani magidancin mutum yazo wajan ya tada sallah,bayan an idar da Sallah kowa ya ƙara taya Jalal murna tare sayi masa addu'a na tsari da kuma fatan alkairi,murmushin dole yake yana amsawa da "Ameen" bai tsaya karatun da yake masu ba yace suyi masa uzuri,suma basu takurasa ba haka ya tsallake su Abbou ya nufi cikin gida,a parlour ya samu Mameey tana ganinsa ta saki Murmushi tace "ur excellence Barka da shan ruwa" ɗan kwaɓe fuska yay ba tare kuma da yace komai ba, Murmushi ta ƙarayi tace "yanzu na kammala yi maka abun buɗe baki,nan zaka tsaya ko part ɗin ka za'a kawo maka?"girgiza kai yay yace "no bada a kawo min" tace "okey!amma baby bata nan,wai taje makeup ne, nace ta bari na kira har gida ai mata daga nan aiwa daughter amma tace a'a"lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe yace "no wahala,bawa wacce kike magana ta kawo min" kallonsa tai tace "wa kenan?" Ɗan juya idanunsa yay sbd ciwon da mararsa take masa kafin ya fesar da numfashi yace "ina ba baby ce ɗaya a gidan ba?"Murmushi kawai tai masa kafin tace "daughter bata ta jin daɗi,domin ko dinner tace ba zata ba,kuma yanzo tailor ya kawo masa ɗinkin su"juyawa yay bai ƙara magana ba,har yaje ƙarshe ya tsaya yace "ki bata ta kawo min" yana faɗin haka ya shige cikin part ɗinsa, Mameey upstairs ta haura tana zuwa ta shige part ɗin su Nihila,a a zaune ta sameta tana goge dugun gashin kanta,da alama fitowar ta daga wanka kenan, kallonta kawai Mameey keyi tana mamakin tsarin halitta mai ƙyau da ɗaukan hankali irin na Jalilerh,ko ita da take babba baza ta taɓa nuna mata hips mai ƙyau da girman brest ba, komai nata mai ƙyau ne,ganin yadda take abu a sanyaye yasa ta ƙarasa wajanta tare da amsar handrayer ɗin,da sauri ta juya sbd tsoran da taji, ajjiyar zuciya ta sauke tare da sunkuyar da kanta kuma bai tace komai ba, Murmushi Mameey tayi wanda ya zame mata jiki tace "tubarkallah,wannan gashin kamar ana ƙara masa tsayi halan ke bafulatana ce ko"shiru tayi tana ƙara sadda kanta ƙasa,sai da ta gama gyara mata gashin ta naɗesa kamar alƙaki,kana ta tace "maza shirya bobo na kiranki,kuma zaki tafi masa da abun buɗe baki,kin san azumi yayi" gabanta taji ya faɗi zuciyarta ta buga da ƙarfin gaske, marai-raice fuska tayi tace "ayya Mameey kin kallo bana da lfy" wata duguwar riga mai ɗan santsi ta ɗauko mata tare da hijab tace "babu ruwana ni,idan baki jeba ki tanadi amsar bashi"tana faɗin hakan ta fita, Jalilerh kamar tai kuka haka ta shiga sanya rigar hawaye na bin fuskarta,bayan tasa rigar harta ɗauki parfume sai kuma ta ajjiye,hijab ɗin ta ɗauka tasa har ƙasa kana ta nufi waje ido duk hawaye sai tura baki take gaba,a hankali take sauka daga benen zuwa downstairs,tana zuwa ta samu Aryan zaune shida Jafar suna magana,gaba ɗaya kallonta sukai, Musamman Jafar rabon daya ganta harya manta,sosai yay mmkin girmanta ta zama cikakkiyar budurwa,ga wani sihirtaccen ƙyau mai ɗaukan hankali data ƙara, chocolate skin ɗinta sai sharning yake yaji mayoka masu ƙyau da tsada, lipstick ɗinta yay jajir kamar ta shafa jambaki, kanta a ƙasa ta nufi kitchen tana zuwa Laure tace "yawwa yanzu daman Hajiya ta gama shirya masa"Murmushi kawai taiwa Laure kana ta ɗauki tray tai waje, shira ta mesu sunayi nan ma bata kulasu ba tai side ɗin samarin gidan, zuciyarta na bugawa ta tura ƙofar parlour'n a hankali ta shiga, lumshe idanunta tayi sbd daddaɗan ƙamshin daya daki hancinta,murya can ƙasa tai sallama,amsa mata yay kana yaci gama da danna system ɗinsa yana matse cinyoyinsa,kamar wacce ƙwai ya fashewa ta fara tafiya zuwa inda yake,tana zuwa taja ƙaramin table ɗin gabansa ta ɗura babban tray ɗin a kai,juyawa tayi zata fita kamar daga sama taji muryarsa yace "nemi waje gida zauna"tsayawa tai kamar ba taji abinda yake cewa, zuciyarta banda lugude babu abinda take,sanin cewa bazai ƙara magana ba kuma bata da ikon fita yasa ta nemi waje kusa da ƙafafuwansa ta zauna saman carpet,tana ta shiga wasa ta yatsun hannunta,duk abinda take yana kula da ita yay banza da ita,tana nan zaune harya kammala abinda yake,kana ya kashe system ɗin bai kula ta ba ya fara buɗe warmers ɗin da aka zuzzuba abincin,sakwara ce da biyar Agushi,miyar tasha nakakƙen agushi,ganyen ugu,(ki wanke,ki yanka) Sai Alaiyahu sai kifi sukumbiya,Tafarnuwa,Attaruhu,Albasa kifi banda,Nama (soyayye)sai maggi, Curry, gishiri,kayan kamshi,manja da man gyaɗa,onga,sune kayan da akai amfani dasu wajan haɗa miyar,a hankali ya sanya yatsun hannunsa ya fara cin sakwarar guda biyu kawai yaci kana ya wanke hannayensa,tare da ɗaukan malt ya fara sha ko takan farfesun da akai masa da kuma dambun naman bai bi ba,yana shan malt ɗin ya ɗan kalleta Kafin ya ɗauke kai yace "zo nan"da sauri ta kallesa sai kuma ya sunkuyar da kanta ƙasa,hawayen daya gani ƙwance a cikin idanunta yasa ya kalleta kana ya Miƙe tsaye a hankali tare da ƙarasawa inda take zaune,yana zuwa ya sanya hannunsa gaba ɗaya ya ɗagota tsaye,kallonta yay tun daga sama har ƙasa,sosai red hijab ɗin yaywa baƙar fatarta ƙyau, lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe su a kanta, Murya can ƙasa yace "meye kike kuka?"girgiza kai tayi hawaye na ƙara bin fuskarta, haɗe rai yay sosai kafin ya ƙara saita muryarsa yace "meye?ke dawa?wani abin ke maki ciwo?"kuka ne ya ƙwance mata hakan yasa ta saki kuka ta shiga rerawa kamar ranta zai fita, ƙasa hanata yay sai ajjiyar zuciya daya sauke,cikin sanyin jiki ya saka tattausan hannunsa ya jawota zuwa gabansa a hankali kuma ya sanya hannunsa ya shiga zare zumbulelen hijab ɗin data sanya,cillashi yay saman sofa, kallonta ya shigayi from head to toe,kama ya leƙa fuskarta cikin murya mai sanyi yace "gaya min mene?"kasa magana tai sai jikinsa data faɗa ta shiga rera kuka, lumshe idanunsa yay yana jin kukanta har tsakiyar kansa,jin kukan yay yawa yasa ya sanya hannunsa duka biyun ya rungome ta a jikinsa tare da ɗura kansa a shoulder ɗinta ya shiga sauke ajjiyar zuciya. _UNCLE NE isn't free is for sale,juts pay 300 naira 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ *Nimcyluv* 7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE _98-89_ Sosai Jalilerh take kuka kamar ranta zai fita,koda wasa Jalal bai yi ƙoƙarin hanta kukan ba,sai ma bayanta da yake bubbugawa yana faɗin "cry.. cry..cry very well Jalery" ai kam kamar ya kunna ta sai da tayi mai isar ta sannan ta shiga sauke ajjiyar zuciya,a hankali ya zare ta daga jikinsa ya shiga kallon jikinta,lura da kallon da yake mata rasa ta fara ƙoƙarin neman inda ya sanya mata hijab ɗin ta, haɗe fuska yay tamkar bashi yake kallonta ba,hijab ta ɗauka zata saka yay calmly yace "kada ki sa"and meye kike ɓoye?tun kan kikai haka na sanki, about 3yrs to 4"turo baki tayi kamar zai tai kuka tace "to stop looking at me" taɓe yay tare da nufar wajan kujera ya zauna,tana nan tsaye bai kulata itama bata zauna ba, hannunta riƙe da hijab tana jujjuyawa, lumshe idanunsa kana ya buɗe ya saukesu a kanta, jikinta yabi da kallo kamar ya samu tv, sosai yake mmkin girmanta lokaci guda ko uwar mata sai haka,ga yanayin shap ɗin mai matuƙar ɗaukan hankali, kwaɓe fuska tai zatai kuka kafin tace "Uncle naje?"waro idanunsa yay wanda suka ɗan janye kafin ya sauke numfashi yace "waya tsaidaki?" Cikin shagwaɓa tace "no body" bai kalleta ba yaci gaba da kallon daya kunna na labaran BBC, juyawa tai zata fita yace "zo nan" kasa musa masa tayi hakan yasa ta nufi inda yake tana zuwa a ƙasan carpet wajan ƙafafuwansa, fuskarsa a haɗe ya zame daga saman kujerar murya chan ƙasa yace "Jalileeeehh" ji tai tsigar jikinta ta tashi zuciyarta ta buga da ƙarfi, runtsa idanunta tayi kasa amsa masa tayi sai ƙasa da tayi da kanta, tattausan hannunsa ya saka ya tallafo haɓarta ya kasance fuskarta tana da kusanci da tasa sosai, ƙara runtsa idanunta tayi sbd saukar numfashinsa da taji,kamar mai kuyan magana yace "me damunki?ba kije wajan taro ba,then yanzo kince baza kije wajan dinner ba,ko baki farin ciki da abinda na samu ne?"hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idanunta ta shiga girgiza kanta, haɗe fuska yay yace "zaki daina kukan nan ko sai ranki ya ɓaci"saurin haɗiye kukan tai sai ajjiyar zcya da take saukewa, ƙara natsuwa yay kusa da ita yace "to gaya min" muryarta na rawa tace "I'm sacred Uncle" da mmki yake kwallon kafin yace "akan me?" Kuka ta fashe dashi tace "Uncle ban son auren nan dan Allah kace kada ai dani" Murmushi yay kafin yace "why" ƙansa tai da kanta tace "bawai bana son yaya Aryan bane,kawai bana son zama dashi,ni bashi nake so ba" idanunsa ya ɗauke yace "then go and tell Abbou" girgiza kai tayi tace "i can't" taɓe baki yay kafin yace "ohh ni rainani kikai da kike gayamin yanzo?" Ƙara sautin kukanta tayi kafin tace "a'a Uncle,nasai kai ne kawai zaka fahimce ni,kace ni rayuwarka ce baby kuma ƴar uwarka ce,bazan manta da haka ba,tunda har zan zama rayuwarka kaga babu wanda ya dace yasan abinda yake damuna sama dakai" da idanu kawai yake kallonta kafin yace "to wa kikeso?" Kasa magana tai sai hannunta data shiga wasa dashi, hannayanta ya riƙe a hannunsa then yace "ina tambayarki?"wata kunya ce ta kamata da sauri ta kifa kanta a ƙirjinsa tana ɗan yin dry kaɗan, lumshe idanunsa yay yana jin mood ɗinsa na sauyawa wani a zababban feelings na neman zautar dashi,a hankali yasa hannunsa ya ƙara jawota jikinsa tare dasa hannu ya ware ribbon ɗin kanta ya shiga tura yatsuna cikin sumar kanta,kafin ya ɗura hancinsa ya fara shaƙar ƙamshin ta,kanta ta ɗaga ta shiga kallonsa shima kallonta yake kamar bai taɓa ganinta ba, idanunta ta ɗauke muryarta na rawa tace "Uncle baka da lafiya ne?meke damunka?" Fesar da numfashi yay kana ya copping face ɗinsu yace "so kike kisan meke damun Uncle ɗinki?"da sauri ta ɗaga kanta tana taune bakinta, Murmushi yay yace "ohhyaa open your mouth"batai tunanin komai ba ta buɗe bakinta, hancinsa ya ɗura saman bakinta yaji wani ƙamshi na fita, Murya can ƙasa yace "close your eyes"rufe idanunta tayi a hankali Jalal ya tura hannunsa cikin sumar kanta ta wajan wuyanta hakan yasa fuskarta ta ƙara mannewa da tasa, slowly ya sanya bakinsa cikin nata lokacin da ɗumin bakinsu ya haɗu gaba ɗaya suka sauke ajjiyar zuciya,cikin wani irin yanayi na rashi sabo, da kuma yanayi na buƙatuwa ya kama lips ɗinta ya shiga tsotsa yana lumshe idanunsa, da sauri ta buɗe idanunta tana kallonsa shima kallonta yay yana ci gaba da shan bakinta, lumshewa idanunta tayi hawayen cikinsu ya samu damar sakkowa,da ɗan zafi² ya kama tongue ɗinta ya fara bata wani hot kiss Jalilerh ƙasa ɗaure tai hakan yasa ta fara ƙoƙarin ƙwance bakinta jin kamar zai rabata da harshen ta, ganin abinda take shirin yi yasa yay saurin juyar da ita ta koma jikin kujerar shi kuma yay mata rumfa,da wani irin salo mai tafiya da tunanin wanda akewa Jalal yaci gaba sucking tongue ɗinta yana yi yana tura mata nasa tongue ɗin ko zatai accepting,har cikin ransa baya jin daɗin yadda abin yazo masa,bai kuma san lokacin da zuciya da gangar jiki ta ɗebe sa zuwa gare ta ba,bashi da wani option daya huce haka yana da tabbacin ita kawai zai iya raɓa ya samu sauƙin abinda ya keji,ko wacce akai masa Engagement bazai taɓa iya aikata mata haka,kawai zuciya tafi nutsuwa da Jalery, abubuwa daya keji gama da ita,suna da yawa yasan cewa bawai sonta yake irin so na aure ɗin nan ba,amma yana jinta a jinin jikinsa,ko abune ya sameta kafin a gaya masa jikinsa ya gama bashi, Jalilerh kam ganin abin take kamar amafarki, ƙasa mutsi tai sai Jalal da take kollo jin yana da fidda wani sexcy sounds, zuciyarta kuma banda lugude babu abinda take, tsoro da firgici sun gama cika mata zuciya tsoranta ɗaya kada wani ya shigo parlon ya gansu a haka, musamman Nihila wacce take shirin zama mata a garesa lokaci kawai ake jira,jin hannunsa ya shirin sauka a cikinta tai saurin riƙe hannunta tare da ƙwance bakinta, hannunsa yasa ya dafe kansa yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa ga wani irin azaba daya keji a mararsa,fesar da numfashi yay mai zafi tare da ɗaga idanunsa ya sauke a kanta,kasa daure kwallon da yake mata tayi jikinsa ta faɗa ta sakar masa wani kuka wanda kai tsaye bazai iya fassara kukan nata ba,sai da tayi mai isar ta taji bai kulata ba, ɗagowa tayi ta kallesa taga still ita yake kallo idanunsa sun kaɗa sunyi jajirr, muryarta na rawa tace "Uncle why?"kasa magana yay sai kallonta kawai da yake,kamar daga sama kuma taji yace "ɗaga ni" zamewa tayi daga jikinsa hawaye na bin fuskarta,tana ɗaga shi,ya saci kallonta ganin kanta a ƙasa yasa yay saurin miƙewa tare da nufar bedroom ɗinsa sbd bai son taga yadda mararsa ta miƙe,ta daɗe a zaune kafin ta miƙe tsaye jiki a sanyaye ta kwashi warmers ɗin tayi tare da fita daga part ɗin,a parlour ta samu Nihila wacce dawowarta kenan daga wajan makeup,tana zaune saman sofa tana latsa wayarta,tana sanye da wani blue ɗin lace tayi ƙyau sosai,kallon juna sukai ba tare da kowa yace wani abu,daman ita Jalilerh magana bai dameta ko waye kai sai tai niyyar magana zatai, harta shige kitchen ɗin idanun Nihila na kanta,sosai tai mmkin abinda take a sides ɗin samarin gidan kuma tana da tabbacin part ɗin Jalal taje,tana wannan tunanin Mameey ta sakko dwonstrais tasha ado cikin wata atamfa Holand mai ƙyau,ganin Nihila yasa tace "a'a masha Allah baby, kinga yadda kikai ƙyau kowa?eyeee duk kwaliyyar nan ta bobo ce?"Murmushi baby tayi tace "Mameey ina yaya Aryan ne?" Mameey tace "yaje airport jirginsu Anuty ya sauka,yanzu haka ma suna hanya"miƙewa baby tayi tace "wow can wait to see matar yaya Irfan Anuty Ikram" Mameey tace "ai kam suna hanya, Jalal ya fito kowa? We getting late" girgiza kai tayi tace "bana jin ya fito,coz yanzu naga Jalilerh ta fito daga part ɗin sa"waro idanu Mameey tayi tace "sai yanzu ta fito?"sai kuma ta saki Murmushi tace "ok jeki ce masa duk an tafi wajan dinner shi ake jira"kamar jira take tace "ok Mameey" tana faɗin hakan ta nufi part ɗinsa, Jalilerh tana sane taƙi fitowa daga kitchen ɗin gani take kowa zai iya gane abinda Uncle ɗinta yay mata yau,tana zaune saman kujera taja idanunta ta lumshe,sai a lokacin taji tsigar jikinta na tashi musamman idan ta tuna lokacin daya sanya bakinsa cikin nata,takurewa tai a saman kujerar ta shiga sauke ajjiyar zuciya,a ƙwance Nihila ta samesa yay rufda ciki yana fitar da numfashi a hankali, wato bacci yake nan?ta tambaya a ranta,shine ya sanya tana ta Knocking bai magana ba, ƙarasa shiga cikin bedroom ɗin tayi tare da bubbuga gefen kanta,shiru yay mata duk da cewa yana jinta amma yay pretending kamar bacci yake, leƙa fuskarsa tayi aikam kamar ance ya buɗe idanunsa nan suka haɗa ido, kallonta kawai yay na ɗan wani lokaci kana ya janye idanunsa daga gare ta,magana ta fara while idanunta na kansa tace "we getting late bobo, Mameey tace ka tashi ka shirya"banza yay mata sai data ƙara magana yace "to bazani ba"zaro ido tayi waje kafin tace "kamar ya?,bobo dinner ɗinka ce fa"haɗe rai sosai kana yace "kee get out,idan zaki adawo lfy nace bazani"fita tai da sauri idanunta cike da hawaye, Mameey na ganinta tace "Mameey wai ba zashi ba"Mameey tace "kamar ya kenan?"baby tace "haka dai yace min,kuma hadda kuruni ai da Jalilerh ce bazai kurota ba"miƙewa Mameey tai tace "ya isa,ban son magana irin wanann, just wait for me"tana faɗin hakan tai part ɗinsa tsayawa tai sbd ganin ƙofar a rufe, Knocking ta shigayi amma akai mata banza,dole yasa ta hqr ta juya abinta, parlour ta dawo a nan ta samu Nihila tsaye idanunta cike da hawaye,tana ganinta tace "wayata na sama,kiramin Irfan" babu musu tai dailing number da aka sawa sweet bro,yana picking ta bawa Mameey,daga chan Irfan yace "en mata kun ƙarasu ne?" Mameey tace "a'a wanann uwar mata ce, Jalal bazai zo ba,but kada ka gayawa kowa har Jafar ɗin sbd kada yaji babu daɗi,idan aka shiru a tashi daga nan Jafar nasan zai zo nida kai na zan masa bayani"Irfan kamar zai kuka yace "but Mameey...," Da sauri Mameey tace "don't question me Irfan" da sauri yace "ok I'm sorry" kashe wayar tayi sannan ta kalli Laure dake shiga kitchen tace "ki cewa ta kitchen ɗin nan kada nazo na sameta ciki"da sauri Laure tace "to Hajiya" ana kiran sallar issha'i Aryan yay sallama shida su Ikram da Anty Sajida da kuma Firdausi sai wasu twisn guda biyu duk mata shekarunsu bazai huce 3 ba,sosai sukai murna da ganin ƴar uwar tasu,Anuty Sajida yayace a wajan Mameey, Firdausi kuma ƙanwa, Ikram kuma ƴar gidan Anty Sajida ce wacce Irfan ya keso, twins ɗin kuma yaran Firdausi ne,da gudu baby ta fito tama manta abinda bobo yay mata,tana zuwa ta faɗa jikin Anty Sajida rabonta da ita tun sau ɗaya da da Mameey taje da ita tana ƙarama, buɗe ido Anty Sajida tayi tace "Hajiya Salmerh don't tell me baby ce wannan,wow ma sha Allah"dry Mameey tayi tace "wlh fa gata nan tana shirin Aure"Anty Sajida tace "kai kice munzo a dai²?" Firdausi ce tai Murmushi tace "Allah dai ya jiƙan Mummy" gaba ɗaya suka amsa da ameen, ƙamshi da kuma alamun tafiyar da sukaji yasa gaba ɗaya sukai kai dubansu zuwa upstairs,a hankali Jalilerh ke sakkowa kanta ƙasa,ta sanya zumbulelen hijab har ƙasa wanda ya kance blue sai fararen idanunta da take juya,ga jajeyen lips ɗinta da suke ta ƙyalli, Firdausi ce tace "tubarkallah bisimillah,ma sha Allah, Anty wannan kyakkyawar fa?kai gsky na daɗe banga beauty irinta ba"Anty Sajida ce tace "Jalilerh right?"Mameey tace "eh kam kin ganeta kenan?" Anuty Sajida tace"gsky ta huce tunani na,hatta ɓakar fata wlh banga mai ƙyan nata ba,ko fari bazai nuna mata ƙyau ba,gashi Hajia Salmerh tana shirin kamaki a halitta" dry sukai Mameey tace "ai tubarkallah ni kina mmkin girman daughter nake,nan fa baby ta girmeta amma Yanzu bata goye baby a baya ba" Firdausi tace "itace wacce Aryan zai aura ko? gsky na tayashi murna ya samu baƙar balarabiya" ita dai tana jinsu bata iya cewa komai ba,sai da taji sun ambaci Aryan sannan ta ɗaga kai aikam ido biyu sukai tashi yana zaune saman kujera ya harɗe hannayensa yana aika mata da wani irin kallo, zamewa tayi a ƙasa cikin ƙaramar muryarta tace "Fatan kun sauka lfy?"gaba ɗaya suka amsa da lfy lou,baki baby ta taɓe kama da haura upstairs, Mameey kuma taja su Anty Sajida zuwa inda zasu sauka, parlour ya rage daga Jalilerh sai Aryan, miƙewa yay tare ƙarasawa inda take zaunan yana zuwa ya ɗuka wajanta yace "meyake faruwa dake ne?"shiru tai masa ba tace komai ba,cije lips ɗinsa yayi yace "ok tashi kije"kamar jira take ta miƙe da sauri tare dayin upstairs ne,iska ya fesar daga cikin bakinsa kafin ya juya ya nufi part ɗinsa zuciyarsa duk babu daɗi, Mama daman tunda taja Asabe ɗakinta tace "yi zamanki a nan,bayan ɗan naki gantalalle ne,yooo banda sallamamme ne tayaya zai zuba ido matarsa tana hulaƙantaki?Keba uwarsa bace?bazan manta ba a haihuwarsa har kusa makancewa kikai sbd wahala,wata rana da kwana tara yana cikin amma dake bashi da liffasi yake bari ana maki haka, a'a dama can dai ba'a san zuciyarsa ba"Asabe tace "kuma kuɗi garesa"a fusace Mama tace "uban me kuɗin nasa ya amfana maki Asabe?kina dai kallo jibi zamu koma gidan gwamnati, sabon gida da motoci da masu tsaro haka aka bawa Muhammad,haba² ai Allah ya ƙara Annabi daraja,shifa jikane a wajena amma ba kiga yadda ya kemin ba,nidai abinda na keso dake kiyi zamanki nan sai ya nemeki,kee ko nan yazo zance masa kawai kin mutu ko?"zaro ido Asabe tayi tace "mutuwa kuma?a'a adai sauya haka nan kuma nazo na mutum?"dry Mama tace "taje ji ido?kai Asabe har yau kina nan da tsoran mutuwa"daga nan kuma suka ɗura da hira suna zaune Mama tasa Laure ta cika mata ƙatuwar warmer da soyayyan naman rago,ga dafaffiyar ganda,ga farfesun kifi,haka suka cika ɗakin da nama sai ci suke,a nan sukai sallar magrib da issha'i a nan kuma bacci ya ɗauke su. Washegari da yamma Jalal da Abbou suna zaune suna maganar yadda za'a koma gidan gwamnati gaba ɗayansu, shi kuma Abbou yace a'a ya koma shi ɗaya sai baby idan an ɗaura masu aure,tunda gaba ɗaya auren saura kwana biyu,kamar daga sama suka fara jiyo ihun Jalilerh, miƙewa sukai a tare,chan kuma sukaji ta ƙara fasa wani ihun ai Jalal bai tsaya Abbou ya bashi umarni ba ya ruga da gudu zuwa upstairs,a hanya sukaci karo da ita daga ita sai wata ƙaramar riga idanunta a rufe bakinta sai kumfa yake fitarwa,tana ganinsa tayi kansa da gudu. *Nimcyluv* 08119237616 7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE _100-101_ Kafin ta ƙarasa inda Jalal yake tsaye ta yanke jiki ta faɗi kanta ya bugo da jikin bango,dake bata hayyacinta yasa ta ƙara zabura ta miƙe tsaye suna nan still a gabanta sun kasa koda ƙwaƙƙwaran mutsi,ganin da gaske downstairs take niyyar yi yasa Abbou faɗin "Muhammad do something,kamar bata hayyacinta"bayanta Jalal yabi lokacin harta kai ga sauka dwonstrais tana ƙoƙarin fiyewa daga cikin gidan,da sauri cikin gudu² ya mara mata baya,tana ƙoƙarin ficewa yay saurin saka ƙafa ya taɗeta tayi baya zata faɗi yaya saurin tareta ta faɗa jikinsa, Murmushi kawai yay lokacin da yaga ta zabura zata ƙwace daga jikinsa, kokawa suka shigayi da ita ganin da gaske tana ƙoƙarin fin karfinsa yasa saka hannu ya ɗagata cak, dai-dai lokacin Abbou ya sakko, Aryan da Irfan suka fito daga part ɗinsu,da sauri su Mameey suka fito,gaba ɗaya suka tsaya a parlour'n suna kallon ikon Allah, Abbou ne yace "Muhammad take her into your room"babu musu yay part ɗinsa da ita zuciyarsa babu daɗi,da ido kawai Aryan yabi Jalal dashi yana haɗiye wani abu mai zafi a maƙoshinsa, Mameey ce tace "Abbou Jalal wai abunne ya dawo ko me?"girgiza kai kawai yay kafin yace "haka muka ganta muma"ya faɗi hakan yana miƙawa twins hannu da gudu suka tawo wajansa sbd daman shi suke kallo, ɗaukan Husainerh yay kana ya riƙe hannun Hassanerh, Mameey tace "Allah ya ƙyauta,amma dai aƙwai matsala yarinya ƙarama su sata gaba"bai ce komai ya nufi upstairs ɗauke dasu Husainerh, Aryan ficewa yay daga gidan,shi kuma Irfan ya nufi upstairs, Mameey ce tace "ina zaka?"yace "Mameey ba wani abu zan ba,baby zan duba"haɗe fuskarta tayi tace "to ba zaka ba"kafin yay magana Anty Sajida tace "huce kaje a binka"juyawa yay cikin sauri ya nufi upstairs, Mameey tace "haba Anty yafa huce shiga part ɗin en matan nan,yanzu ai baki san yaya suke ba,idan suna naked fa?"Murmushi Firdausi tayi tace "Allah ya kiyaye"yana shiga part ɗin ya samu Ikram ita ɗaya zaune saman bed, ganinsa yasa tayi saurin ɗaukan hijab ta saka, Murmushi yay mata kafin yace "meye kike ɓoyewa kuma?"ɓata fuska tai tace "why ka shigo without our permission?" Yace "sbd nasan aƙwai ajjiyeta a nan ɗin,ko ba haka bane?"shiru tai masa ƙara sawa yay wajanta yace "mene ya samu wayarki?na kira but u did pick my call" juyawa idanunta tai tace "ohh ya rabb,wlh tana vibration ne" yace "ok zan kira anjima" tace "to"juyawa yay sai kuma ya kalleta yaga shi take kallo yace "i luv u" kanta a ƙasa tace "luv u too" yace "sure?" Tace "yeah" fita yay tabisa da kallo,yana fita baby ta fito daga bathroom tana sauke numfashi,dry Ikram tai tace "kedai badai tsoro ba"dry itama tayi tace "haba sister aljanu fa?" JALAL na shiga part ɗinsa kai tsaye ya nufi bedroom ɗinsa yana shiga ya sauketa akan bed kana shima ya zauna,bayan ya gama kallonta ya sauke numfashi yace "Jalileeee..rhhh"shiru tai masa tai lamo jikinsa tana zazzare ido, ɗan yatsarsa yasa ya taɓa tsakiyar goshinta, ƙara ta saki tare da fashewa da kuka,cikin wata murya tace "wayyo idona"cije lips yay kafin ya fesar da iska daga bakinsa yace "ido a goshi? weldone mene ya dawo ko?" Ɓata fuska tayi tace "ina ruwanka?" Girgiza kai Jalal yay kafin yace "babu fa,matsala ta ɗaya daku da kuka rasa jikinwa zaku shiga sai nata"dry tai sosai kafin suce "meye haɗin ka da ita?" Shima yay Murmushi yace "niwai?" Sukace "eh fa"zama ya gyara yace "ita ɗin rayuwar Muhammad Jalal Kabeer bobo ce" shiru sukai kafin suce "sonta kake kenan?" Ɓata fuska yay kana yace "yeah? what's your problem?" Girgiza kai Jalilerh tai tamkar ita take magana tace "a'a!baka sonta tunda har zaka iya zuba ido wani ya AURETA bakai ba,bayan kuma kana da iko da ita,ita ɗin mallakinka ce"shiru yay masu bai ce komai,chan kuma yaga ta zabura tace "gida zani ka rabu dani,ka sakeni wajan Ammina zani bana son zama daku na gaji,gida zani" with soo much surprised Jalal yace "alright,zaki gida soon kuma at this week,amma ku fara sakinta" sukace "to kayi mana al'ƙawarin zaka kawota cikin satin nan?" Yace "Nima kuyi min alkawarin kun bar jikinta har abada?" Shiru sukai chan kuma sukace "a ranar daka mai data a ranar zamu rabu da ita" yace "sure?" Suka ce yace "yeah" idanunsa a lumshe yaji tai hamma tare dayin miƙa sai kuma jikinta ya saiki tai luff jikinsa tana sauke numfashi a hankali, gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta lokaci ɗaya yaji wani mugun tausayinta ya kamashi,kasa tashi yay kamar yadda ya kasa janyeta daga jikinsa,yana nan zaune harta farka daga baccin wahalar daya ɗauke ta,hamma tayi tare da buɗe baki ta shiga karanto addu'ar tashi daga bacci,jin laushi ga kuma wani sihirtaccen ƙamshi da yake ratsa cikin hancinta yasa ta ƙara tura fuskarta cikin ƙirjinsa ha tare da tasan ko mene ba, still idanunsa a kanta while hannunsa na cikin sumar kanta Murya can ƙasa yace "Takwaraaaa" ware idanunta tayi tare da juyasu kafin ta ɗaga ƙwayar idanunta a hankali ta sauke ganinta a kan bobo,da sauri ta miƙe daga jikinsa sai kallonsa take,a zuciyarta tana mmkin yadda akai tazo ɗakinsa, bakinta na rawa jikinta ma vibration tace "Uncle"gira ya ɗaga mata kafin yace "meye kikazo yi ɗaki na da har kike min bacci?"kwaɓe fuska tai kamar zatai kuka tace "ayya!wlh nifa ban san yaya akai ba" bai kulata ba ya miƙe tsaye kana ya mai alama data miƙe tsaye,tashi tayi yazo dai-dai kusa da ita, fuskarsa a haɗe ya jawota jikinsa tare da rungome ta, ajjiyar zuciya duka suka saki,kafin ya ɗura bakinsa saman kunanta ya shiga karanta Ayatullah KURSIYO,luff tayi jikinsa tana sauke numfashi tana jin yadda karatun nasa ke ratsa ta,a hankali kuma ya zura hannunsa ta bayanta, ƙara shigewa jikinsa tayi sbd saukar hannunsa da taji a saman fresh skin ɗinta,a hankali kuma yay sama da hannunsa harya sauke a jikin brezia ta data buɗe,kama duka side ɗin yay ya shiga haɗe maɓalllan,jin booms ɗinta sun matse yasa ta fahimci ta brezia a buɗe take,sai lokacin ta tuna tana fitowa daga bathroom bayan ta shirya sai ta manta bata rufe brezia bar,wajan Ikram ta nufi ganin baby ba wani amsa mata take yanzu ba,taje daniyyar a gyara mata daga nan bata ƙara fahimtar komai ba,sai yanzu data farka da ganta da a ɗakinsa, hannunsa ya zame bayan ya gyara mata kana ya cire a jikinsa ya fara kallonta, idanunsa ya ɗauke daga gare ta kafin ya ce "wait a moment" yana faɗin hakan ya fita, a main parlour ya samu Mama da Asabe sai kuma Firdausi da twins,ya na zuwa baby na sakkowa daga upstairs,zama yay idanunsa a kan Mama wacce take ta raba idanu tana jiran taga daga ina Jalilerh zata fito,bayan ya zauna ya ce "ina yininku" Murmushi Firdausi tayi tace "yamai jiki?" Idanunsa akan baby yace "she's fine" kana ya cewa baby "jeki kawo min hijab ɗin ta" tsaye tayi kamar ba taji mene yace ba sai kuma ta juya ta nufi upstairs, Mama tai salati tare da tafa hannu ta ce "kai dai Jalalu ka banu,yanzo kana ganin ƙawar tawa kaƙi gaisheta sbd mugun abu ko me? a'a mugun abu mana,banda haka gaisuwa ta fatar baki ta gagara?nidai wannan muƙamin mugun abu kawai ya ƙara maka da kuma nuƙufarci,wlh nidai babu ruwana dole na faɗa maka gsky"yana jinta baiko kulata ba, idanunsa a rufe har baby ta dawo karɓar hijab ɗin yay tare da miƙewa,gaba yay baby ta bisa a baya,kai tsaye bedroom ɗinsa ya shiga yana tsaye inda ya barta yana zuwa ya zura mata hijab ɗin, kallon yadda take lumshe idanunta da kuma yadda numfashinta yake fita da zafi yasa ya dafa saman kanta da sauri ya cire sbd a zababban zafin da yaji, hannunta ya kama har zuwa parlour a zaune suka samu Nihila itama idanunta a kansu musamman ganin yadda bobo ya riƙe mata hannu, ɗauke idanunta tayi,da sauri Jalilerh ta ƙwace hannunta tana kwallon bobo kamar zatai kuka, gyara tsaiwarsa yay yace "jira nai maki allura" da sauri hadda gudu tai waje jikinta yana tsuma,waje ya nema ya zauna tare da ɗaukan remote ya kunna cenema, ganin baiko kalli inda take ba bare ta saka ran zai kulata yasa ta fashe da kuka tana jin wani irin a ranta,jiyowa yay ya zuba mata idanu shi har ransa mmkin yadda kuka baiwa mata wahala yake,yanzu suke lfy yanzu zaka gansu suna kuka, ɗauke idanunsa yana ci gaba da kallon series ɗin Begusarai wanda zee world suke haskawa lokacin,sai da tayi mai isar ta sannan ta shiru miƙewa tai zata fita muryarsa yana faɗin "Zo nan" tsayawa tai sai kuma ta ƙarasa inda yake zauy,zama tayi a saman kujerar da yake, idanunsa akan kallon yace "mene?" Turo baki tai kafin tace "bakai ka daina kulani ba" taɓe baki yay kafin yace "haba?"sosai mgnarsa ta bata haushi amma ta daure tace "ehmn,gashi yanzu ma ko inda nake baka kalla,ka nunawa Jalilerh ta fini a wajanku, bayan kuma kasan ni zaka au...,"kasa ƙarasawa tai sbd kallon da yake mata, Murmushi yay yace "nasan ni zan aureki right?"kasa bashi amsa tayi,shi kuma ya juyawa gaba ɗaya yana kallonta kafin ya sanya hannunsa ya ɗago haɓarta yace "look at me"kallonsa tai kamar yadda yace shi kuma ya ɗura da faɗin "da ke da ita kuna da bambanci,tunda nake da ita bata taɓa shigowa part ɗina ba tare dana bata izini ba,bata taɓa zama kujerar da nake zaune akai ba, anytime a ƙasan ƙafafuwana take zama,bata taɓa yimin complain a kanki ba,sai gashi ke kinyi yanzu abinda nakeso dake bana son irin wannan shirmen,idan ma kishi kike da ita is better for you ki daina,ita babu komai a ranta tana min kallon wani jigo nata ko damuwa ce da ita idan bani da faɗawa ba zata iya gaya wa kowa ba,dake da ita duk ɗaya kuke a wajena ke jini nace ita kuma rayuwata ce kinga babu bambanci ko?" Tunda ya fara magana dake kallonsa kamar wacce bata gane me yake faɗa ba,kasa cewa komai tayi sai saukar muryrsa da taji yana faɗin "tashi kije" miƙewa tai tare da fashewa da kuka yana jin zuciyarta kamar zata fito,ita dai bata san mene hakan ba,amma tun sanda akace zata auri Jalal shikenan taji Jalilerh ta fice mata a rai,ko hakan na nufin kishi take dashi ohuuuu?fice tai daga part ɗin a hanya ta tsayawa ta gama kukanta sannan wa goge fuskarta ta nufi part ɗinsu.at the same day da daddare Jalal yana sanye da black ɗin jallabiya da kuma wata red ɗin hula ta sanyi sbd busawar sanyin da akai a lokacin sakamakon ruwan sama da akai, knocking Ƙofar parlon yay daga chan Abbou yace "come in" tura ƙofar yay a hankali bakinsa ɗauke da sallama, Abbou ya na daga zaunan da yake ya amsa sallamar tare da ajjiye cup ɗin hannunsa, ƙarasawa Jalal yay tare da zamewa ya zauna kusa da ƙafafun Abbou ya ɗura kansa saman cinyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya,shafa kansa Abbou yay kafin yace "yaya akai farin ciki Abbou'nsa?" Kwaɓe fuska yay kafin ya ɗago kansa ya kalli Abbou sai kuma ya saki Murmushi yace "alfarma nake nema wajanka Abbou'na"gyara zama Abbou yay yace "ta mecece? Allah ya ban ikon yi maka"Jalal ya sauke numfashi ya ce "zaka iya mana Abbou please"jinjina kai Abbou yay ya ce "ina jinka"shiru Jalal yay yama rasa ta ina zai fara,kansa a ƙasa yace "Abbou so nake a ɗan kwanakin auren nan koda sati guda ne please"da mmki Abbou ya ce "why?" JALAL ya marai-raice fuska ya ce "Abbou Jalilerh nake son kaiwa garinsu ta matsa sai kuka take,and kuma naiwa aljanunta al'ƙawari kamar yadda sukai min al'ƙawarin zasu rabo da ita idan har na kaita can garin"shiru Abbou yay yana nazarin maganar Jalal ɗin sai kuma yace "sune suka buƙaci hakan?" Ɗaga kai Jalal yay kamar ƙaramin yaro yana ƙara sauke kansa a saman cinyar Abbou, Murmushi Abbou yay yace "idan haka ne to ai harni za'a sbd na amsawa Aryan aurenta a wajan danginta ko?"shiru Jalal yay masa, miƙewa tsaye yay yace "gobe zamu koma can gidan gwamnati,kuma a goben zan fara shiga office,zan nema mana private jet jibi saimu huce ko?"Abbou yace "babu damuwa Allah ya kaimu,zanwa Mameey bayani da kuma Aryan,amma bana jin Mameey zata bimu zata zauna da baƙin ta da kuma su baby, ƙilan dai muje da Mama da kuma Irfan"jinjina kai kawai Jalal yay kana ya masa goodnight ya fice daga cikin part ɗin nasa. Washegari tun safe suka gama shiryawa kasan cewar babu abinda zasu ɗauka sai sutturar sawa yasa shirin bai masu wahala ba, Abbou a motarsa ya ɗauki Mameey da Asabe sai Mama a gaba,motar Irfan kuma Ikram ce gaba baya kuma Firdausi,motar Imran kuma su biyu ne daga shi sai Anty Sajida, Aryan kuma Jalilerh wacce tai tsaye ta rasa motar da zata shiga, Jalal dake tsaye yana jiran kowa ya gama shiga ya shiga tasa hannunsa riƙe da twins wanda suke masa surutu Shi dai yana jinsu amma baya fahimtar abinda suke faɗa, harya buɗe baki zaiwa Jalilerh magana ganin Aryan ya nufi inda take yasa yay shiru tare da ɗaukan tiwns duk su biyun ya nufi wata sabuwar bugatti daya sauya,yana zuwa security ya buɗe masa back seat ya shiga,yana shiga baby ma ta buɗe ƙofar ta shiga daman shi take jira sbd Abbou ne yace ta shiga motarsa, ya kasance su biyu ne a motar sai twins Husaynerh da Hassanerh wanda suka sukuwa a jikinsa wata taja gefenmu wata kuma ta cire farin glass ɗin idanunsa, Murmushi kawai yake masu domin har zuciyarsa yake son yaran he wish ace wata rana ya samu kamar su,motar securities guda biyu ta fara yin gaba sai kuma motar Abbou sai ta Irfan, Imran ma ya mara masu baya ganin haka yasa Aryan ya shige gaba kana driver Jalal yay mata key yabi bayansu,sai kuma wasu motocin y guda huɗu tabi bayan motar Jalal,a nutse motar suke tafiya suna cikin tafiya sukaci karo da motar ƴan jarida both tv da redio ga kuma jama'ar gari duk titin da sukabi ihu ake ana ɗagawa Jalal hannu wanda yasa drive ya sauke saman motar ta dawo half ana iya ganin komai na motar shima ɗaga masu hannu ya fara,ganin haka yasa twins ma suka fara ɗagawa guntayen hannayensu a haka suka isa har gidan gwamnati,duk inda ka duba securities ne birjik har can ciki suka shiga, faɗar haɗuwar gidan ɓata baki ne,kana shiga zaka samu babban parlour babu abinda babu a cikinsa,amma babu bedroom ko guda a cikinsa,wata hanya suka bi nan ma suka tarar da babban parlour wanda yafi na baya ƙyau,daga nan kuma wajan sides goma ne a wajan,banda upstairs,a nan Jalal ya nuna wani part yace shine na Abbou,kana ya nunawa Mameey nata, Mama haka,samarin gidan kuma yace kowa ya zama idan zasu zauna da matansu, Abbou ne ya kalli Jalal yace "to en matan gidan fa?" Sosa kai yay yace ai ga sauran parts ɗin nan ga kuma nasu Anty Sajida before they leave,yana faɗin haka ya haura saman upstairs hakan ya nuna shine nasa,shi kasan sai da tsarin part ɗinsa ya bashi tsoro,iya upstairs parts wajan huɗu ne,banda babban parlour'n da tsakanin parts ɗin,a hankali ya fara duba ko wanne harya samu wanda yafi ko wanne ƙyau,yana shiga shima yaga parlour ƙarami kuma mai dai-dai ci,amma tsaruwar parlour yasa dole ka kallesa ga wasu kujeru ƴan turkey masu a zabar ƙyau,wata ƙofa yabi ya bedroom ne tangameme ga wani ƙaton royal bed mai girman gaske ko mutum sai sun ƙwanta samansa,sai kuma wata wardrobe kana iya ganin duk kayan dake cikinta,sai dressing mirror,ga wata duguwar kujera dake gefen bed ɗin,wata ƙofa ya buɗe ya shiga nan kuma yaga wani ƙaramin office ne idan yana gida wanda zai dinga amfani dasu,bayan ya gama kalla ya ƙara buɗe wani ƙofar yaga Library ne shi kuma,bai tsaya kalla ba ya nufi wata ƙofar, lumshe idanunsa yay shi dai wajan kai tsaye ba za'a iya kiransa da lambu ba,amma yanayin flowers na wajan sai ka ɗauka lambu ne,ga wani abu a tsaye da ruwa yake zuba ta cikinsa wanda shi bawa flowers ɗin ruwa,grass ɗin wajan wacce tai kamar carpet tai green gwanin sha'awa wajan yay ƙyau sosai banda ƙamshin na'a² da sauran flowers ɗin wajan babu abinda yake, rufewa yay ya nufi wajan ta ƙofa nan yaga bathroom ne, komai na cikinsa light blue ne,ga jakuzzie ga shower ga sink ga towels kala² hakama bathrobe,wasu ma kayan baka iya faɗar sunan su,fitowa yay tare da zame kayan jikinsa ya anjiyesu cikin warshing machine kana ya sakarwa kansa shower sauke numfashi yay,kana ya kalli mararsa Murmushi kawai yay sbd ganin dick ɗinsa tai samɓal ga wani kauri da tai sai jijiyoyi da sukai birjik samanta, riƙeta yay yaji yadda take harbawa da sauri da sauri kuma ya saka yana astagafirullah sabida jin yanayinsa ya fara sauyawa, bayan ya kammala wankan yay brush ya ɗaura alwala sbd baya rabuwa da alwala,yana shiryawa ya ɗauki wani tattausan farin boyal mai taushi wanda yake da manyan flowers gashi shara² komai na jikinsa ana iya gani da farar singlet ɗin da kuma fatar jikinsa, agogon warist ya ɗaura a hannunsa kafin ya maƙala bluetooth sbd bai fiya yawo da waya,wasu Black ɗin takalmi ya sanya farar ƙafarsa,yana gama shiryawa ya fesa parfume kana ya fice daga bedroom ɗin,sai da ya isa parlour sannan ya kula da kitchen ɗin dake cikin parlour'n,fita yay daga part ɗinsa sai da yay tafiya mai ɗan tsayi ta huce sauran part ɗin da suke upstairs ɗin,sanann ya nufi downstairs,stepfoots ɗin da sukaji yasa suka ɗaga idanunsa, Murmushi Abbou yay ganin yadda ɗan nasa yay wani bala'in ƙyau da kwarjini ga kuma haiba,daman shi suke jira suyi lunch a danning Area,gaba ɗaya suka miƙe suka nufi danning Area twins na ganinsa sukai wajansa da gudu duƙawa yay ya ɗauki Husaynerh aikam kamar take Hassanerh ta sanya ihu hadda birgima,yana dry wacce ya daɗe bai irinta ba ya ɗauke ta itama,gaba ɗaya dai kallonsa suke sun rasa mene ya sashi farin ciki haka,bayansu yabi yaja kujerar dake farcing ta Abbou ya zauna,kafin su fara cin abinci Abbou yace "munyi magana amma Aryan ba zai samu damar zuwa ba sbd yana da shari'ar da zai gabatar,su iya ni dakai da Jalilerh zamu sai Mama da Irfan" Jalal ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya yace "Allah ya nuna mana goben" suka amsa da Ameen, Mameey ce tace "Amma ba daɗewa za kuyi ba ko?sbd a satin nan za'a fara azumi,ga kuma bikin nidai dan Abbou ya matsa ne da sai ya bari a sauke azumi sai a bikin zaifi" Abbou yana ɗaukan spoon yace "banji za muyi ƙwana uku,zan dai yi tunani akai,ina daughter ɗinma?" Mameey tace "ai kwana biyu miskilanci take ji da shi,ga yawan kuka kamar matar mamaci,nadai gaya mata so tasan da tafiyar alrdy an shirya mata kayan ta,yanzu ma nace ta fito taci abincin tace ta ƙoshi"shi dai Jalal bai ce komai ba sai abincinsa daya keci a hankali,yana zaune telephone ɗin parlour'n ta fara ƙara, Irfan ne yaje ya ɗauka daga can wani security yace "aƙwai baƙo a waje zai sunansa Jafar kusan da zuwansa?" Irfan yace "let him come" Yana faɗin hakan ya ajjiye kiran,babu jimawa Jafar ya shigo tun daga nesa ya sakarwa Jalal Murmushi shima ya mayar masa ya sunkuyar da kansa ƙasa, ƙarasawa yay ya fara gaida Abbou sannan sauran Irfan da Aryan da Imran suka gaida shi, Ikram da baby suka gaishesa, idanunsa akan baby ganinta ƙara ƙyau sbd gyaran jikin da Anty Sajida ta farayi masu su duk ukun tun ranar da tazo,gaba ɗaya sun sauya kadama Jalilerh taji labari,zama yay yace "afuwa rabuna daku tun a wajan dinner wallahi naje Niger ne"Mameey tace "Allah sarki,aina ɗauka fushi kayi damu,to ya Maman taka?"yace "Allahamdulillah tana gaidaku"bayan sun gama suka dawo parlour Jalal kuma ya nufi wajan hutawa shida Jafar,sun taɓa hira kaɗan,kafin Jafar yay masu sallama ya fita,shima Jalal part ɗinsa ya koma ya fara duba files wanda aka bashi yau wanda mataimakin gwamna ya saka hannu a cikinsa,bayan yay bincike sosai ya duba muhimmanci gyaran titin sai ya buga stam, washegari da safe sun gama shiryawa sbd alrdy jet ya sauka su ake jira, Abbou ya shirya cikin manyan kaya hakama Jalal kusan kaya iri ɗaya suka sanya har da Irfan, Mama kuma atamface jikinta sai babban mayafi, Jalilerh kuma wata haɗaɗɗiyar abaya ta sanya sky blue sosai tai mata, kasan cewar helicopter ne yasa a cikin gidan gwamnatin ya sauka,har waje sukai masa rakiya Aryan kam tun safe ya shiga part ɗin yaywa sahibar tasa sallama,suna tsaye har suka shiga ciki, Jalal da Jalilerh suna baya, Abbou da Irfan suna tsakiya sai kuma Mama da wasu securities a side ɗin gaba,a haka jirginsu ya ɗaga zuwa Birnin nufar... _ki biya ki karanta dan Allah,08119237616 🌚_ *Nimcyluv* 7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE _102-103_ Tafiyar 1hour and 20minutes ne ya kai su Birnin nufar,a filin tashi da saukar jirgi na birnin private jet ɗinsu ya sauka,suna zuwa motocin wajan goma sukai parking suna jiran zuwansa sbd alrdy an san da tafiyar tasa duk da cewa ta sirri ce,a hankali suka fara fitowa ya rage daga Jalal sai Jalilerh yana tunanin yadda zai mata gashi bacci ya ɗauke ta,jin shiru yay yawa yasa Abbou leƙawa jikin jirgin a zaune ya gansu da mmki yace "what are u waiting for?"fesar da iskar bakinsa yay kana ya kalli Abbou yace "tai bacci fa" Abbou yace "And then..?" JALAL yace "ban san yaya zai manta ba" taɓe baki Abbou kafin yace "abeg my friend carry her" yana faɗin hakan ya fice daga cikin jirgin,cikin nutsuwa ya zare belet ɗin jikin jirgin wanda ta maƙala a jikinsa,kana ya zare mata ta jikinta miƙewa yay ya zubuwa fuskarta idanu sosai take bacci cike da nutsuwa,fesar da iska yay daga cikin bakinsa kafin ya durƙosa dai-dai saitin da slowly ya ɗauke ta izuwa jikinsa a hankali kuma ya fara tafiya da ita harya fice daga cikin jirgin,yana fita yaga duk sun shiga mota sai securities ɗinsa dake bakin jirgin suna jiran fitowar sa, da sauri wasu sukai gaba wasu kuma suka tsaya a bayansa, a haka ya ƙarasa gaban wata ƙaramar mota mai ƙyau fara tass da ita,back seat baka buɗe masa ya zauna still tana jikinsa,rufe ƙofar akai driver ya koma wajasa,haka securities ɗin ma duk suka shiga taso motar, lumshe idanunsa yay yana ƙara gyara mata zama a jikinsa a haka suka ɗauki hanyar hotel ɗin da zasu sauka, Abbou tunda suka sauka daga jikin jirgin ya keji kansa na sara masa ƙirjinsa na bugawa,ɗaya runtsa idanunsa sai yaga garin yana masa gizo gani yake tamkar ya taɓa sanin garin,haka yayta salati cikin ransa amma kamar ana ƙara masa abinda ya keji daga bisani ma idanunsa ne suka rufewa ya fara gani dishi²,cikin kunnansa kuma sautin ihu ya keji da kuka sama² yana cikin wannan halin suka ƙara sa cikin Hotel ɗin,suna parking Jalilerh na buɗe ido ganin ta a cikin garinsu yasa tai saurin buɗe ido tare da ƙara ware idanunta domin tabbatar da abinda take gani,da sauri kuma ta juya ta kalli Jalal ashe shima kallonta yake, driver ne ya gama parking security yazo da gudu ya buɗewa Jalal ƙofa,shine ya fara fitowa kafin ya tsaya a bakin motar yana jiran ta fito, Jalilerh kan tsoro da farga ba ne ya gama kamata, jikinta ya ɗauki rawa idanunta yay raurau harga Allah tsoron haɗuwa take da Papa da Joshua uwa uba uwa sundu, haɗe rai Jalal yay tare da miƙa mata hannunsa da sauri itama ta kama sbd duk a tsorace take,haka Abbou da Mama da Irfan duk suka fito daga cikin motocin su,kai tsaye reception dubu hotel ɗin suka nufa kafin su ƙarasa an kammala masu komai kai tsaye rooms ɗin su suka nufa,duk rooms ɗin a jere suke Mama da Jalilerh akace su shiga room guda ɗaya kwaɓe fuska tayi tana kallon bobo sbd tsoran masifar Mama take ga kuma yanayin firgici data shiga,da idanu yay mata alama data shiga haka tabi bayan Mama idanunta na fidda ƙwalla, Jalal kam tuni ya gama lura da yanayin da mahaifin nasa ke ciki hakan yasa yaja ya tsaya a bakin room ɗinsa yana jiran yaga shigarsa cikin ɗakinsa,duk dauriyar Abbou kasa juyewa yay yana zuwa bakin room ɗin yay baya zai faɗin Jalal da Irfan sukai saurin taresa a haka ya faɗa jikinsu babu numfashi, ɗauka sa sukai zuwa cikin room ɗin tare da ƙwantar dashi akan bed,babbar rigar jikinsa Jalal ya cire ya kalli Irfan yace "ƙaro gudun ac nan" da sauri ya ɗauki remote yay exactly abinda bobo yace,fara dubasa yay ya tabbatar da shocked ya shiga yasa ya gyara masa kwanciya ya shiga murza tafin hannunsa Irfan kuma ya fara murza tafin ƙafarsa,suna zaune a haka harya fara sauke ajjiyar zuciya tare da jan numfashi,a hankali kuma bakinsa ya fara mutsi he's trying to say something, ganin haka yasa Jalal matsawa garesa ya ɗura kunnansa wajan bakinsa,sai a lokacin kuma maganganun sa suke bakin Abbou suka fara fitar da kansu ba tare daya sani ba,shiru Jalal yay sbd abin da yaji Abbou na faɗa kamar haka "No!Papa please kada kace haka, I'm your son dan Allah Wlh bazan ƙara ba"sosai mmki ya bai yana a fuskar Jalal yana mmkin daya sanya Abbou faɗin Wannan maganganu,waye Papa?me ya aikatawa Papan har haka? Janye jikinsa yay tare da miƙewa tsaye ya kalli Irfan yace "lemme freshen up" jinjina kai Irfan yay yace "to Yaya" yana fita yana faɗin "ka kula before I'm coming back" Irfan yace "I'll" bai ƙara magana ba ya fice daga cikin room ɗin, kai tsaye nasa room ɗin ya koma yana zuwa ya cire kayan jikinsa kai tsaye bathroom ya shiga ya sakarwa kansa shower yay wanka sosai kana ya fito sanye da bathrobe yana fitowa ya tsaya gaban dressing mirror yana kallon kansa haka nan ya samu kansa da sakin wani tattausan murmushi mai tarwatsa zuciyar en mata,jin garin sanyi sosai ga hadari yana haɗuwa duk da cewa ko Asr bai ba,hakan yasa ya shafa wani body lotion mai daɗin ƙamshi mararsa yabi da kallo yaga fess take babu gashi domin da safe ya saka mai yay sheving nasa daga na hammta harna gaba,bayan ya gama shafa lotion ɗin ya ɗauki body spray ya feshe jikinsa dashi,cump ya ɗauka ya tashe sumar kansa tai ƙwance lufff sai sheƙi take,bayan ya gama komai ya miƙe ya nufi inda trolly ɗin sa take ga buɗe ya ɗauki wani tissue ɗin yadi black an masa ɗinki da red ɗin zare sosai ya amshi farar fatarsa, ɗinkin irin half ɗin nanne babu babbar riga,takalmi ya ɗauka red mai ƙyau haka ma hular kansa,yay wani irin sahihihin ƙyau mai ɗaukar hankali bayan ya ɗauki Uhud mood ya fesa ya nemi waje ya zauna yana maida numfashi,sai Lokacin maganganun Abbou suka fara dawowa cikin brain ɗinsa, lumshe idanunsa yay yana fesar da numfashi,a hankali kuma ya ware fararen idanun nasa jin ana kiran private sim ɗinsa,bai ɗauka ba sbd ganin baƙuwar number har akai kira wajan 4 ana biyar ɗin yay answering tare da manna wayar a kunnansa yana sauraren mai magana,a hankali yaji ance "Assalamu alaika" gabansa ne ya faɗi ji yay kamar ya taɓa sanin Muryar,sai da aka maimaita sallamar sannan ya ce "Wasalamu alaika" daga can ɓangaren Jabir yace "fatan kana lfy? Naji abin farin ciki ina tayaka murna sosai wlh, Ubangiji ya tayaka riƙo" a kasalance Jalal ya amsa da "Amin ya hayyu ya ƙayyumu" Jabir yay Murmushi ka ɗan yace "nasan ba lalle ka gane mai magana ba,amma dai da izininka aka ban wannan layin,sunana Jabir munyi magana akan zaka duba ƴar uwa ta after election,to gashi wajan wata gudu da satintika akai shiyasa na yanke hukuncin tunasar dakai idan babu damuwa sai na kawota" cije lips Jalal yay sai lokacin ya tuna Jabir cikin sanyin Murya yace "ohh! Allah sarki gashi nai tafiya zuwa Birnin nufar yanzu" da sauri Jabir yace "what!? Nufar fa? To ai a nan nake da zama nanne gari na"Murmushi Jalal yay yace "babu damuwa saika turomin address ina ganin zanzo da kai na nima na zaga gari" cike da farin ciki Jabir yace "No! Please gayamin inda kake zanzo da kai na yanzu na ɗauke ka" jinjina kai Jalal yay kana ya basa address ɗin Hotel kafin suyi sallama, miƙewa tsaye yay ya nufi fita daga room ɗin kai tsaye room ɗin su Jalilerh ya shiga yana shiga ya tsaye jikin ƙofa ya harɗe hannayensa a saman faffaɗan ƙirjinsa, Mama taci gaba da faɗin "a'a kedai kin fiye kini bibi wlh, yanzu da baice ki biyoni ba shiza kibi ko?dake a garin mahaukata aike sai kawai a barki da ƙaton namiji a ɗaki ko?kai yau naga masifa ido biyu,ko da yake ai garin naku duk Alhalil kitab ne daga mai kuntun abu a gefen ɗuwaiwai sai wanda zaka ganshi tsirara,nidai yau nai mugun gamo kedai ki gode Allah ki godewa Jalalu gashi ki rabauta da Muslunci,amma dai ki daina shige masa ni shawara nake baki ba cutarki zanyi ba ai kin sani ko? To Wlh Muhammad aure ya keso idan kuma kin jawa kanki ya turmushe ki shi kenan shima Arwan ɗin saiya fasa shikenan,amma dai ki daina shigewa jikinsa kuma...," Bata ƙarasa maganar ba taji yace "jikinki ta hau hala?" Haɗe rai tayi taci gaba da ninke kayanta wanda ta zazzago dasu daga cikin akwati wai tana neman goro, bata kulasa ba shima ya kalli Jalilerh wacce ta sauya kayan jikinta zuwa wasu riga da wando masu ƙyau ta ɗura after dress a kai, ya ce "ke dai tsohuwar nan kin fiya neman magana,sai kin gangara kin huce ma wuta" marai-raice fuska tayi ta ce "ai dai nai shiru ban kulaka ba ko?to dan Allah ka rufan asiri ka daina jamin masifa a wannan lokacin" bai ƙara magana ba harya fice daga ɗakin ba tare daya kula Jalilerh ba,room ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya gansa zaune saman bed yay shiru shi ɗaya sai irfy yana danna waya, ƙarasawa wajansa yay ya zauna tare da kallonsa yace "what happened Abbou?" Cikin Muryar rauni Abbou ya ce "Muhammad ina jin kamar nasan garin nan,sai nake ganin kamar nazo gida" Jalal da mmki ya gama kashe sa kawai ya zubawa Abbou ido sbd tunda suke dashi bai taɓa cewa yasan wani aduniya ko wani waje makamancin Birnin nufar ba,shiru Jalal yay domin bai son ya takura masa,ana haka wayarsa ya fara ƙara ɗauka yay yana picking yace "gani a reception" da "ok" kawai Jalal ya amsa masa kana ya miƙe yace "Abbou let's go" gaba ɗaya suka miƙe Jalal ne ya fara fita securities na biye dashi har zuwa reception ɗin,da Murmushi suka tari juna babu nuna baƙunta suka bawa juna side hug a haka suka nufi harabar hotel ɗin,kai tsaye motar Jabir ya shiga kuma yaywa securities alama da kada su biyosa lokacin dasu Abbou suka fito harsu Jalal sun nufi gate hakan yasa cikin sauri suka ƙarasa shiga mota Mama sai mita take,a haka har suka bi bayansu Jalal,a hankali Jabir ke driving jifa² yana sakin Murmushi yau dai yana ganin yankewar wahalarsa yazo ƙarshe musamman da yaga Zulfa ta samu ci gaba a daren jiya,daga jiya zuwa yau bata da abin faɗa sai Hubby Anty shine kawai abinda yake fita daga bakinta,matsalarsa ɗaya jinin da take zubarwa, lumshe ido Jalal yay yana ɗan sakin numfashi tym to tym yakan saci kallon Jabir haka nan yaji yana ƙaunar ganinsa gashi ya rasa dawa yake masa kama but he look familiar,da ƙyar dai ya samu bakinsa ya buɗe yace "lafiya dai nake ta ganin mutane a hanyar?" ɗan ɓata fuska Jabir yay kama bazai magana ba sai kuma yace "ranar haɗa samari da ƴan mata aure ce" Jalal ya waro idanunsa cikin ransa yace "ranar hauka dai" da sauri kuma ya zabura haka nan yaji gabansa ya faɗi sbd tunawa da Jalilerh da yay, Jabir ne ya kallesa dai² lokacin da yake karya ƙwana zuwa cikin babban estate ɗin yace "hala lafiya?" Jalal wanda fargaba ya gama cikasa ya ce "nothing" shiru sukai har suka shiga ciki cikin estate ɗin nan Jalal ya ƙara firgita ganin yadda maza kejan mata ta ƙarfi wasu kuma na tafiya da kansa an kafa bukka² wajan 30 a babban harabar estate ɗin,a haka har Jabir yay parking ya fito da sauri shima Jalal ya fito, Mama da Irfan da Jalilerh suma suka firfito Abbou kasa fitowa yay sbd yadda gabansa ke faɗuwa ga memory ɗinsa dake san dawowa hakan yasa gaba ɗaya ya rasa nutsuwarsa. _Littafi na kuɗi ne kada ki karanta baki biya ba please 300 babu yawa 08119237616 chat me up_ Jalilerh dake rakaɓe a bayan Mama zai zaro ido take Musamman da idanunta ya sauka akan Joshua wanda yake tsaye sai raba idanu yake tamkar mai neman wani abu,kamar daga sama sukaji Muryar Papa na faɗin "Barka da dawowa jikanyata,hhhhhhh abin da kike gudu still shi Kika zo kika tarar wonderful" ba ita da aka kira sunanta ba,hatta Jalal sai da hanjin cikinsa ya kaɗa,da sauri kuma ya juya ya nufi inda Jalilerh take tsaye, Jabir kowa mutuwar tsaye yay sbd arba da yay da Jalilerh kasa kuma ɗauke idanunsa yay a kanta, jikinsa banda rawa babu abinda yake,daman tare da suke da ita? Mene yasa basu gaya mai suna tare da wata budurwa ba?shin Jalilerh daya sani ce ko kowa wata ce da ban? Kenan duk tsayin shekarun nan tana tare da wannan bawan Allah? Wannan tambayoyin ya kewa kansa amma ya gagara samun amsa, Jalal na zuwa yau saurin kama hannun Jalilerh ya nufi motar da Abbou ke ciki kafin ya ƙarasa wajan motar yaji an riƙe hannunsa,da sauri ya juya idanu biyu sukai da Joshua,kallan kallo aka shiga aikawa juna,ganin bashi da wani lokaci yasa ya saki hannun Jalal ya nufi inda Jalilerh take tsaye,da sauri tayi bayan bobo ta ƙanƙamesa jikinta duka rawa yake ta shiga faɗin "Uncle shine wanda nake faɗa maka, please Uncle help me dan Allah kada ka bari ya ɗauke ni zuwa zai ya ƙwanta dani"wata shegiyar dry Joshua yay idanunsa ya kaɗa yay jajirrr kamar gauta,bai tsaya jiran wani abu ba ya ƙara nufar inda Jalilerh take,cikin zafin nama Jalal ya dawo da ita gabansa ya sanyata jikinsa ya rungome, idanunsa a kan Joshua cikin harshen turanci yace "never, ƙarya kake kace zaka mallaki jikinta ta huce wannan level,har abada babu kai babu ita,bare har kayi banza tunani a kan mu'amala da ita, jikinta a tsarkake yake ba irin naka da datti yay masa yawa ba" ya faɗi maganar yana sauke numfashi sbd ya daɗe bai magana mai tsayin wannan ba,da idanu Joshua yaywa wasu matasa magana da sauri suka zo wajan suna zuwa suka kwaɗawa Jalal abu a kansa nan take jini ya ɓalle masa,duk da tsananin zafi da azabar daya keji hakan bai sanya ya saki Jalilerh ba saima ƙara matseta da yay a jikinsa,cikin tashin hankali Irfan ya shiga neman number securities ɗin Jalal amma bai samu ba,yama rasa mai zaiyi kawai sai ya fashe da kuka ganin yadda jini ya rufewa Jalal fuska, Jabir kam da gudu yay wajan Papa ya zube gabansa yana rusar kuka dare dayi masa magiya,dukkan abinda ke faruwa uwa sundu na gani,sai ɓaɓɓaka dry take tare da farin ciki sbd gani take yau itama burinta na ɗauka fansa ya cika,ganin Jalal yaƙi sakin Jalilerh yasa wani ya ƙara ɗaukan wata sanda ya ƙara saukewa Jalal a kansa, ƴar ƙara ya saki sbd ba ƙaramin shigarsa dukan yay ba,da gudu Irfan ya nufi wajansa kafin ya ƙarasa wani ya riƙesa da ƙarfin gaske,kuka Jalilerh ta fashe dashi cikin kuka ta fara ƙoƙarin zame tana faɗin "No Uncle ka sakeni,dasu kasheka gwamma na bisa yay duk abinda ya keso zan jure hakan,amma bazan jure ganinka haka ba,bazan iya rayuwa babu kai ba dan Allah Uncle ka sake ni" kai kawai yake girgiza masa yayinda idanunsa suka fara rufewa sbd jirin daya fara kwasar sa,a hankali kuma jikinsa ya fara saki ganinsa ya fara ɗaukewa,duk Wannan abun Abbou na cikin mota bai san abin da ake sbd shima ta kansa yake infact ma bai san wacce duniya yake ba, Mama kan tun kan faruwar haka taga giftawar wata kamar Zulfa da sauri tai wajan hakan yasa bata san abinda yake faruwa ba, Jabir kam yana can durƙoshe gaban Papa,ganin yaƙi sakinta yasa Joshua da kansa yasa wata sandar ya daki ƙafar Jalal,da wani irin sauri Jalal ya saki Jalilerh idanunsa na zubar da hawaye sai kuma yay baya ya faɗi ƙasa babu numfashi, Joshua cak ya ɗauke Jalilerh wacce ta kusa zau cewa sbd halin da taga Uncle ɗinta a ciki,kai tsaye wata bukka ya nufa da ita, Abbou wanda abinda ya faruwa na ƙarshe a kan idanunsa yay saurin ƙarasawa wajan Jalal wanda yake ƙwance,da wani irin ihu Abbou yace "wake up Muhammad wannan ba lokacin suma bane, Lokaci ne da zaka amshi matarka daga hannun wannan azzaluman,tashi maza kace ka amshi budurcin MATARKA.. *NIMCYLUV* 7/25/21, 5:44 PM - Buhainat: UCL NE _104-105_ Kamar a cikin mafarki Jalal yaji saukar Muryar Abbou'nsa,wace matar tasa?ko dai bai ji dai-dai ba ne? ƙara runtsa idanunsa yay yana jin wata azaba da raɗaɗi a tsakiyar kansa ga wani jani dake fita harda guda,jan ƙafarsa yay wacce yake tunanin idan har ba karyewa bace to tabbas targaɗe yayi,duk yadda Jalal yay ƙoƙarin tashi kasawa yay cikin tashi hankali Abbou ya ƙara girgiza Jalal yana faɗin "Are u mad Muhammada? Kana ƙwance wani banza zai disvirgin na matarka,what the fuck ahaaa? Abeg my friend get up tashi kaje ga matarka lokacin ka ne,kada ka bari wani banza yaje gonar da ba tasa ba,i knew you love ur wife so get up and go to her" wani ƙarfi da guzari ne ya saukarwa bobo duk da cewa ƙasan zuciyarsa tarin mmki ne da kuma tambayoyi amma a yanzu basu yake buƙatar ji ba,burinsa bai huce ya ganta kusa dashi ba yasan cewa ko da wasa Joshua ya riƙe ko ya taɓa wani sashe na jikinta bazai taɓa barinsa ba, miƙewa tsaye yay yana dafe kansa da sauri Irfan ya ƙara so wajan ya sa hannu ta ƙarfi ya yaƙi Ƙasan rigar sa ya ɗaurewar bobo kansa da ita,kai tsaye ƴar bukkar da aka shiga da ita ya nufa ganin haka yasa zaratan samarin wajan suka nufesa da gudu kafin su ƙarasa ya rigasu,da sauri wani ya cimma sa yana zuwa ya rigesa,sam koda wasa Jalal bai san yaya ake faɗa ba bare ya kwatanta yin faɗa dasu,kamar daga sama sai ganin securities ɗinsa sukai suna ta parking da motocin su,wani Murmushin jin daɗi Abbou yay dan haka yaja baya sai a lokacin ya fara ƙare wa cikin birnin nasu idanu,komai na garin ya sauya sanin da yay masa ada da kuma yanzu akwai banbanci mai yawan gaske a tsakani,jin hayaniya tai yawa a bakin bukkar yasa Joshua sakin Jalilerh wacce tunda ya shigo suke faɗa ko rigar jikinta ya gagara cirewa, ƙofar ya buɗe tare da leƙo kansa,yana leƙowa wani security yasa ƙasan gun ya dakar masa kanshi da ita,wani gigitaccen ihu Joshua ya saka tare dayin baya zai koma cikin bukkar cikin zafin nama bobo yasa hannu ya fisgoshi waje nan faɗa ya kacame tsakanin matasan garin da kuma Joshua ganin abin na shirin zama hauka yasa suka fara sakin ruwan harsashi ba kajin komai sai ƙarar guns, da sauri Jalilerh wacce take tsaye sai rusar kuka take jikinta sai vibration yake idanunta sunyi jajirr sbd kukan da take banda kiran sunan Uncle ba abinda take,jin an taɓa ƙofar kaɗan yasa tayi saurin ɗago kanta ta kalli wajan,tsaye ta kansa ya lumshe idanunsa yana da sauke ajjiyar zuciya ya harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa,bata tsaya jiran komai ba tai wajansa da gudu tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani sabon kuka kamar ranta zai fita sai fisgar numfashi take, cikin kukan ta fara magana tana faɗin "Uncle dan Allah kada kabarsa yaci mutunci na, you're my friend,my Daddy,my Mummy,my Besty you're my uncle you're my hero you're my everything dan Allah do something kada kabar Joshua ya rabani da kimata wlh zan iya mutuwa,da wani ya samu damar cin mutuncina gwamma na mutu" ta faɗi hakan ta ƙara rirriƙesa tana begging nasa akan kada yabar Joshua yay mata wani abu,duk abinda take yana jinta ko buɗe idanunsa ya gagara yi,yadda yaji zuciyarsa na bugawa da ƙarfi yasa tai saurin sanya hannunta a satin zuciyarsa ihu ta saki kar muryarta sbd sabar firgici da kuma tsoron tashin hankalinta bai huce ace wani abu ya samu Uncle ɗinta ba,da sauri ya buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suka sauya launi,ganin yadda ta gigice yasa ya sauri saka hannu ya riƙe mata hannun tare da ɗan dukan kumatunta idanunta ta buɗe idanu suka haɗa tai saurin sakin ajjiyar zuciya still kuma wani kukan na ƙara cikin ƙarfinta, hannunta yaja suka fito wajan ƙofar da sauri wani security yazo ya tsaya,da hannu Jalal yay masa maganar a bashi mota,babu daɗewa akai parking motar a gabansa driver ya shiga Jalal yay masa nuni ɗaya fito waje,zagayawa yay ya buɗe murfin motar ya sanyata ciki shi kuma ya nufi ɗaya side ya zauna mazaunin driver key yaywa motar tare dayin reverse ya jata da wani irin speed yabar wajan,a hanya ya hangi Jabir da wata farar matashiyar mata ƙyakkyawar gaske,binta yay da kallo har suka ƙarasu wajan,tsayawa Jalal yay sbd hannun da matar take ɗaga masa,zuge glass ɗin yay a hankali ya zuba mata gigitattun idanunsa, Jabir ne ya leƙo wajan yace "ayyya jeka kawai kada ka biye mata" kasa ɗauke idanunsa yay daga kanta itama kallonsa take kafin a hankali ta miƙa hannunta kamar mai tsoran wani abu ta ɗura hannunta saman sumar kansa ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske ya sauke,mmki sosai a kan fuskar Jabir tunda yake banda shi da Katarina babu wanda take iya tsayawa wajansa amma gashi ta tsaida mutum harda taɓasa, Jalilerh tayi saurin cewa "Ammina" kallon Jalilerh tai sai kuma ta kalli Jalal ta sakar masa Murmushi tare da ɗaga hannunta tai alamar👌🏼 perfect Jabir na kallon Jalal yace "ya kamata kaje kafin Papa ya fito daga wajan uwa sundu" har zuwa lokacin Jalal ya kasa ɗauke idanunsa daga kan Zulfa wacce itama tai masa ƙuri da idanunta tana kallonsa, kasa daurewa yay sai da ya buɗe motar ya fito,kamar jira take yana fitowa ta faɗa jikinsa yana jin lokacin data sauke ajjiyar zuciya kanta ta ɗaga tare da jawo kansa ƙasa ta sakar masa peak a fuska, Jabir ne ya ƙarasu wajanta tare da kamota ya ce "ki barsa haka bana,ko kin sanshi ne" Murmushi tayi da maƙale kafaɗa tace "Ya Allah" sosai yay mmkin kafin su ƙara magana Papa ya nufu inda suke da sauri Jabir yace "ya subuhana kaga abinda nake magana ko?maza jeka kada ka tsaya" da sauri Jalal ya shiga motar ya jata da gudu yabar wajan, Zulfa tana ganin tafiyarsa ta faɗa jikin Jabir ta saki kuka kanata ya shafa yace "sorry" babu zato babu tsammani yaji tace "kaga ya tafi?" Da sauri ya ɗaga ta daga jikinsa yana kallonta yayinda ita kuma take kallon direction ɗin da motar ta bi,cikin farin ciki ya ce "what are you saying,ohyyyaa say it again yi magana" kasa magana tayi sai kwaɓe fuska ta dake kamar zata saki kuka kamata yay suka nufi cikin wajan,tun daga nesa Jabir yake bin Abbou da kallo Abbou kuma yana tsaye jikin mota yana kallon Mama wacce take masa bayanin taga mai kama da Zulfa amma ta nemeta ta rasa, da fashin da akai yasa yay sauri juyawa da sauri ya ware idanunsa ganin ƙanin nasa tsaye a gabansa,cikin rawar muryars Abbou yace "Lily.." kasa magana Jabir yay sai jikin yayan nasa daya faɗa a tare kuma suka saki kukan farin ciki, cikin kuka Abbou yace "Lily..ashe aƙwai ranar da zata zo na ganka? Ashe zan ƙara ganin wani nawa a duniya?tunda muka zo nan nake ganin kamar nasan Birnin cikin ikon Allah kuma na tuna komai nawa har na fahimci asalina nazo,naƙi ƙarasawa ne sbd tsoro da kuma fargaba"Jabir ma yace "am happy to see you Loly na, kullum cikin kewarka nake ina kuma roƙan Allah ya nuna min kai sai gashi dalilin cutar Zulfa Allah ya kawoka kuma dalilin ƴarka" zare jikinsa Abbou yay Lokaci guda kuma yaji kansa ya sara da sauri kuma yace "wacece Zulfa? Wace kuma ƴarta?" Murmushi Jabir yay yace "Loly Jalilerh is my daughter" da sauri kuma Abbou ya ce "Da gaske kake Lily..?"jinjina kai Jabir yay yace "I'll tell you everything Loly,bari nakai wannan ƴar rigimar ciki"Irfan dai na tsaye tun zuwan Jabir idanunsa ya sauka akan Zulfa kasa ɗauke idanunsa yay sbd sallar kamarta da bobo daya gani,komai nasu ɗaya ne, bambanci tsakanin shine ita mace shi namiji,tun kafin su ƙara su wajan da Mama tai cikin motar tana faɗin "wannan wanne kalar lukutar masifa ce? Gari duk tarin arna huuuuuu² yau naga abinda yafi ƙarfina" tana mita ta shige motar, Abbou ya ce "wace haka kake magana?" Jabir yay Murmushi tare da juyawa bayansa yaga ta juyawa bayanta idanunta na kan hanyar da Jalal yabi duk tunaninta ko zai dawo,a hankali Abbou ya ɗura idanunsa a bayanta ya fara kallonta from head to toe gabansa yaji ya buga da ƙarfin gaske da sauri kuma ya nufi inda take yana zuwa ya kalleta da sauri juyawa jin motsin mutum idanu huɗu sukai da Abbou tana ganinsa tai saurin jaa baya sbd tsoran da taji,da wani mugun sauri Abbou ya fisgota ta faɗa jikinsa ƙanƙameta yay sosai a jikinsa ko tunanin Irfan da Mama da suke wajan bai yi ba, duk halinda Zulfa take ciki bai hana ta saki ajjiyar zuciya mai ƙarfi ba,wani sanyi taji yana ratsata bata san lokacin data rungome Abbou ba,cikin tsantsar farin ciki Abbou yace "Hubby da gaske kece,ma sha Allah, Allhamdulillah birahamatikaaaa tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata'ala"sai kuma hawaye shaaaa ya fara bin fuskarsa,lufff Zulfa tayi jikin mijin nata duk da bata gama gane wane ba,amma yaji zuciyarta ta samu nutsuwa dashi,sakinta yay yana kallon Jabir yace "Lily..ina kasameta?da mmki Jabir yace "shekaru masu yawa ina tare da ita,kusan a ranar data haihu ne ma,amma who is she?"ajjiyar zuciya Abbou ya sauke ya ce "she is my wife" jinjina kai Jabir yay yace "ikon Allah,muje ciki to" gaba ɗaya sukabi bayan Jabir ganin hakan yasa Zulfa tayi sauri ta zame hannunta daga na Abbou tai wajan Jabir ta sakar masa dry,da idanu kawai Abbou ya bita ganin babu abin da ya sauya daga gare ta tai wani mugun ƙyau babu wanda zai ce ita haifi Jalal ta zama kamar wata budurwa duk da tarin shekarunta,amma yanayin hutu kuma daɗin da ɗawa ba haihu take ba bare ta tsofa,har side ɗin Papa Jabir ya shigar dasu da sauri Abbou ya sunkuyar da kansa sbd kallon da yaga Papa na aika masa dashi, gaba ɗaya suka zube gabansa banda Mama da tai tsaye tana ɗin parlour'n da kallo, ɓangaren Papa yay shiru ne sbd maganganun Uwa sundu dake masa yawo a cikin kunnansa wato duk wannan haukan da yake ita badan Allah take tare dashi ba,tasa ta rasa komai nasa yaywa ɗan daya haifa kurciya yabar gari a kan kawai ya musulunta,tasa ya wargatsa farin cikin jikanya sa akan wani ban zan dalili nata,mene haɗin sa da hanzarin buƙatar ta? matsalar ta ita kakaninsa ne amma mene yasa ta zabi ramuwar gayya a kansa da kuma zuri'arsa? Yana ta Abu tsakani da Allah a tunaninsa duk shine dai-dai ganin yadda tun iyaye da kakanni ake bin maganarta,amma yau shine take faɗawa bata ƙaunarsa duk tayi haka ne sbd kisan da kakan Papa yaywa jikanta ba tare da saninsa ba wanda shi kansa bai san hakan ya faru,ta ina zai ɓullo mata? Gashi tace idan har ba numfashinta ne ya ɗauke babu mai dakatar da ita a kan abinda tayi niyya,ta ɗauki al'ƙawarin tarwatsa masa zuri'a,yaya zai yi yanzu? Mene mafita iska ya fesar yana runtsa idanunsa,kafin a hankali kuma ya hare hannayensa idanunsa akan Abbou yace "come here Loly" da sauri Abbou ya tashi yana zuwa ya shige jikin mahaifin nasa ya saki wani marayan kuka cikin ƙasa da Murya Papa yace "am sorry Loly i know am hurt you amma babu yadda na iya all this destiny ya haifar dashi so Please forgive ur father,i luv u Soo much bazan iya cutar dakai cikin nutsuwata ba"cikin kuka Abbou yace "stop saying that Papa wlh na yafe maka tuntuni daman burina bai huce naga ranar da Allah zai nuna min wani nawa ba"a nan Jabir ya nunawa Papa Zulfa yace matar Abbou sosai yay mmki sannan ya shida ma Papa cewa JALILERH tana wajansu duk tsayin shekarun nan,cikin takaici Papa ya rufe idanunsa wato rashin sani yafi dare duhu ya cutar da yaronsa da gansa sannan ya cutar da jikansa da jikanyarsa wannne irin masifa ce haka? Sosai Papa yaji daɗin ganin Mama duk taƙi sakin jikinta ta koma wajan ƴarta ta zauna tana mata surutu, Irfan ya gaida Papa haka suka fara shirya kafin a kawo masu abinci lokacin Sallah yay suka miƙe shi dai Papa yana kallonsu gwanin sha'awa. _Anty kina karanta min littafi,kisan cewa ban taɓa maki Allah isa ba haka ne? Ban taɓa cewa ban yafe ba,amma duk da haka ba zaki tausaya min ki biyani haƙƙina ba,just 300 naira ta gagara,yanzo ma bazan Allah ya isa ba amma dan Allah stop reading my book please idan kina so kibiya 300 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 masu fitar min da book kun daɗe baku fitar ba,idan kuka ka dai nama baku tsoran Allah😏😂_ A hankali Jalal ya tura ƙofar bathroom ɗin ya fito sanye da bathrobe iya gwuiwa jikinsa na ɗigar da ruwa ga faffaɗan ƙirjinsa dake waje bakin gashi yay ƙwance lufff saman ƙirjinsa,ga wajan ciwonsa an saka masa bandeji a wajan,da alama kafin ya ƙarasa hotel ɗin sai da yaje hospital, kallonta yay yaga still tana zaune ta kasa koda mutsi daga ita sai towel tunda tayi wankan da yace mata take zaune,zama yay ya shiga shafa lotion da parfumes masu sanyin daɗi,bayan ya gama ya nufi wajan kayansa ya ɗauki wata Brown ɗin jallabiya ya saka jikin ƙara yasa ya ɗan leƙa ta window'n baya yaga ashe ruwa ne ya fara sauka,wata ƙara jallabiya ya ɗauka ya nufi inda take zaune, ganinsa yasa tai sauri kwaɓe fuska haka nan taji yau yay mata kwarjini ga wani ɗan tsoransu daya fara shigarta,bai ce mata komai ba yasa tattausan hannunsa ya miƙar da ita tsaye a hankali kuma ya ware towel ɗin jikinta da sauri ta riƙe towel ɗin tana kallonsa,kallon da take masa ne yasa ya fahimci abinda take nufi bai rabu da ita ba sai da ya janye towel ɗin,da sauri ya fisgi numfashinsa Lokaci da idanunsa ya sauka a saman brest ɗinta,tunda yake bai taɓa ganin booms tsirara haka ba,kuka ta saka masa tare da shigewa jikinsa tana ɓoye ƙirjinta ita adole bata son ya gane mata ƙirji,shi dry ma ta basa hakan yasa ya ɗan murmusa tare da cireta a jikinta da sauri ta kulle idanunta harya gama sanya mata jallabiya tare da ɗura mata veil ɗin abayarta a kanta,cikin nutsuwa ya jasu Sallah raka'a biyu bayan sun idar ya kalleta yace "me kika sani game da addinin musulunci" bata kawo komai ba ta fara zayyana masa duk abin da ta sani, shiru yay yana kallon yadda take kutsa jajayen laɓɓanta masu kauri da ƙyau sunyi masifar birgesa, lumshe idanunsa yay yana jin tsigar jikinsa na tashi,some few seconds ya buɗe idanunsa ya sauke a kanta matsuwa yay sosai kusa da ita tare da kama saman forehead ɗin ta ya shiga yin addu'a a cikin ransa,bayan ya gama yace "me kike son ci?" Girgiza mai kai tayi sai kuma tace "Uncle mu koma Ibadan" taɓe yay yana duba messages ɗin daya shigo ta cikin email ɗinsa waro idanunsa yay yana ƙara duba message _Muna murna da bamu offer aiki da kayi na adadin 10m_ Shiru yay yana mmki wanne aiki? Yaushe yay sing a wata pepper?suwa ma ya bawa aikin? Ganin yanayinsa ya sauya tace "what wrong?"miƙewa yay ba tare daya kulata ba,shi tunanin yadda mu'amala da ita yake duk da cewa yana cin wata matsananciyar sha'awar ta,baya tunanin yana da feelings sai ya ganta,zare jallabiyar jikinsa yay ya rage daga shi sai boxer, kwanciya yay a saman bed tare da kashe hasken room ɗin,ganin duhu yasa Jalilerh miƙewa da sauri sbd Allah yay mata tsoran duhu musamman yanzo da hadari yaywa sama ƙawayansa sai rugogi yake ga wata tsawa da ake, da sauri tace "Uncle" banza yay mata yana ƙare mata kallo ta cikin dark ɗin, kwaɓe fuska tayi tana turo baki gaba, murmushi kawai ya saki yana kallon yadda take turo ƙaramin bakinta gaba,bai jira tace wani abu yasa hannu ya jawota gaba ɗaya ta faɗa jikinsa kallonta yay murya can ƙasa wacce tai slow da yawa yace "mene?" Tace "tsoro ina" hannu yasa ya fara sama da jallabiyar jikinta ganin hakan yasa tai saurin riƙe hannunsa tace "me zakai" taɓe baki yay yace "to tashi ki fita,ni ba zaki zauna kusa dani wannan rigar na wari ba" marai-raice fuska tayi tace "ayya amma ƙamshi naji tana yi fa" kamar ƙaramin yaro yace "ni banji ba" kamar zatai kuka tace "amma babu ƙyau wanda ba muharraminka ba yaga jikinka kaika faɗi haka" zare rigar yay ba tare daya kullata ba ya cillar da ita can gefe,sauri sanya hannu tayi ta rufe tsayayyun brest ɗinta tare da rufe idanunta tana jikin ƙirjinta na bugawa da ƙarfi, hannunsa yasa ya ƙwantar da ita a gefe tare da juyo da fuskarta sosai numfashinsu ya haɗu waje guda, yatsarsa yasa ya fara zagaye lips ɗinta masu shegen ƙyau,a hankali kuma ya ƙara jan fuskarsa zuwa tata kallonsa tayi tace "Uncle" gira ya ɗaga mata alamar "Yes" ba tare da yay magana ba, hannunsa dake saman lips ɗinta yasa a hankali ya ware bakinsa a hankali kuma ya tura hancinsa cikin bakin nata kamshin da yaji yasa yay saurin janye bakinsa da sauri ta tura duka bakinsa cikin nata bakin.. 7/26/21, 8:08 AM - Buhainat: _106-107_ _Afuwa afuwa afuwa Habibaties 🥰 nasan You have been waiting for me wlh so please bear with me 🤲🏼kusan idan aski yazo gaban goshi yafi bada citta😂 Ehhhhhhhmn kun gane ai some pages ya rage mana masu fitar min da book Jazakallahu bilkhair ma haɗe a can...._ Wata nauyayyiyar ajiyar zcy Jalal ya sauke lokacin da yaji ɗumin bakinsa da nata sun haɗe waje guda, slowly ya fara bata wani hot kiss mai tsayawa a zuciyar ko wacce mace balle adult irin Jalilerh wacce lokaci ɗaya za'a iya birkita mata tunaninta duba da cewa bata saba akan abun ba hasali ma banda Jalal ɗin babu wanda yay try na kiss nata,yadda yake kissing bakinta yasa tsoro da fargaba suka gama cika zuciyarta,a hankali ta fara ƙoƙarin zare bakinta amma ta kasa sbd yadda ya mirgina ta a ƙasansa ya sakar mata dukkan nauyinsa,yadda bakinta yake masa daɗi ya kejin har wani garɗi² yawonta yake masa ya dage wajan ƙara jan red lips ɗinta wanda suka ƙara yin ƙasa sbd shansu da yayi,a ɗan zafafe ya fara yawo da hannunsa a jikinta a sonsa na cire rigar jikinta, jikinta ne ya ɗauki rawa tana jin tsigar jikinta na tashi ga wani abu daya fara bin jikinta,lokacin daya samu narar cire rigar sai daya fisgi numfashinsa sbd yadda fresh skin ɗinsu ya haɗu waje guda,a hankali kuma ruwan sama ya fara sauka kaɗan²,da sauri ta fisge bakinta hawaye na bin idanunta tana jin bugun zcyarta na ƙaruwa,cikin rawar murya tace "Uncle me...me zakai.. min?" Ta faɗi maganar a rarrabe kamar ƴar kuyo,zare ba kinsa yay Yana fitar da numfashi da sauri² kamar wanda yay tsere ƙare mata kallo yay da jajayen idanunsa wanda suke janye tare da sauya kala,cikin wata kasalalliyar Murya yace "aƙwai zafi ne?"kaita gyaɗa masa,ɓata fuska yay kamar tana ganinsa yace "ke ƙadangare ne da zaki ɗagamun kai banso"cikin ƙasa sa murya wacce take nuni da tsoro tace "ban ƙarawa kayi hqr" "good girl"ya faɗa yana tura yatsansa cikin rabin cibiyarta,jinta a ɗan kumbure yasa yay saurin juyo da ita gabansa,tare da kafeta da idanu yace "mene wannan?"turo baki tayi har lips ɗinta na gogar nasa cikin shagwaɓa tace "cibi ne"baice komai ba ya tattare riganta zuwa sama nan ƙyawawan santala² laps ɗinta suka bai yana sai sheƙi suke abin sha'awa. a hankali kuma a taushashe ya ɗura laɓɓansa a saman cibiyar cikin nutsuwa ya fiddo da halshansa ya fara zagaye cibin. numfashi da sauke sabida wani irin abu daya tsarga mata ga wani zilla da taji a saman mararta. a hankali yake zagaye cibiyar da sharshen tare dasa hannu ya fara shafa saman mararta,jiyay numfashinsa ya fara fisga sabida mararsa da tayi wani zillo tare da soma harbawa. a hankali a hankali ya fara ƙasa da hannunsa harya samu nasarar tura hannunsa cikin pant ɗinta. cikin sabon daya shigeta ta fara girgiza kai murya na rawa tace "no please banso ka bari babu daɗi fa" "uhm..ohh" shine kawai abinda yace mata zare kansa yay daga cikinta tare da miƙa hannunsa a bed side ya kashe lamp nan take wani light blue ɗin haske ya bai yana. hannu yasa ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya tare da tattare red sleepyn dress ɗin dake jikinsa harya samu nasarar zare ƴar ƙaramar rigar. saurin lumshe idanu yay sabida tozali da brest ɗinta da yay wanda suka saka ya rasa numfashinsa na wasu seconds hannu tasa ta kare ƙirjinta tare da lumshe idanunta. nasa idan ya ware akanta,sam bazai jure hakan ba,yay hqrin na kusan shekaru goma babu mace,tayaya yanzu zai hqr bayan ga halalliyarsa a gabansa kuma yana da tabbacin zata ɗauki buƙatarsa,domin idanunta kawai ya kalla yasan tana ɗauke da matsanancin feelinga dole zai rabata dashi. tabbas a yau yake son mai data cikakkiyar mace,a cikin wanne dare mai tarin ni'ima yake son saka ƙwan halittarsa cikin mahaifarta. cikin goshewar tunani ya ƙwantar da ita tare da ƙwanciya samanta yay mata runfa. idanu ta ƙura masa sabida wani ni'imataccen ƙyau da yay mata. murmushi yay mata tare da sanya tafin hannunsa ya rufe mata idanu,a hankali ya ɗura red lips ɗinsa a saman nata. ɗaya hannun yasa a gefen cikinta tare da matsewa. zafin data jine yasa tayi saurin buɗe baki zatai kuka hakan ya bashi damar tura halshensa cikin bakinta. ƙara matsa cikin nata yay ga mamakinsa sai haji ta saki numfashi tare da saurin kama tongue ɗinsa a cikin bakinta ta fara tsotsa. wani ƙyaƙƙyawan sucking taiwa tongue ɗin. a zafafe ya cafki lips ɗinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya. gaba ɗaya hannunsa ya saka ya fara yawo dashi a jikinta. gaba ɗaya ya fita hayyacinsa ya ɗauki 10minutes ya kissing bakinta. zare bakinsa yay ya farayo ƙasa dashi harya samun damar ɗurasa a tsinin red nipples ɗinta. saurin tura masa ƙirjin tayi tare da sakin wata ƴar ƙaramar ƙara wacce take nuni da daɗin data keji. tamkar mahaukaci haka ya dinga tsotsar brest ɗinta har wani ruwa-ruwa yake tahowa dashi. cikin ƙanƙanin lkc ya gama lugwigwitata. a hakali ya saka hannu ya zare pant ɗinta tare dasa yatsanta cikin jikinwa. wani ɗumin ruwan ni'ima da yajine ya sashi faɗin "ohh yaaaa....saalma..." gangaro da kansa yay har zuwa ƙasanta yatsanshi ya zare tare da maida tongue ɗinsa wajan. cikin nutsuwa ya fara zuƙe ruwan dake zuba ta wajan wanda ya keji daɗinsa har wani garɗi-garɗi ya keji. sam bazai iya jurewa ba yakawo kejin da baya gane komai burinsa bai huce ya jisa a cikin jikinta ba,ya ƙwashi ɗanɗanonta ya fidda abinda yake damunsa na tsawon shekaru masu yawa. a zafafe yasa hannu ya zare boxer ɗinsa tare da cilli dashi gefe guda. saurin girgiza kai tayi tare dasa hannunsa ta riƙe shoulder ɗinsa so take tace ba tasu amma san ta kasa magana sabida wani irin abu da yake mata yawo a cikin mararta. kansa ya ɗaga ga kalleta cikin wata kalar murya da bata fita sosai yace "please En matan Uncle can i get in?wani tausayinsa taji ya kamata sam bai lura da girmansa ba,amma yake baga magiya akan abinda yake halliyarsa idanunta na zubar da ruwan hawaye ta gyaɗa masa.. ajjiyar zuciya ya sauke hannunta ya kama tare da saka mata girmansa a ciki. saurin zaro idanu tayi sabida girmanta da tsayi a haka tana iya jin jiniyoyin dake jiki sai halbawa take,tsoran daya kamata ne ya sanya tayi saurin matseta nan take wani ruwa yay ambaliya daga samanta zuwa hannunta,ƙara ya saki tare da firgeta daga cikin hanunta jin yana neman ratsa ransa ga wani irin sarawa da kansa yake masa ne,ya sanya ya gyara tsaiwarta waist ɗinsa a saman nata manne ƙugunsu waje guda yay murya na rawa ya fara karanto adduar saduwa da iyali kamar haka... "بسم الله،الهم جننبنا الشيطان،و جنب الشيطا ما رزقتنا" yana gamawa ya ware cinyoyinta tare da saita jikinsa a nata,bakinsa ta tura cikin nata baki sabida gudun kada tayi masa kuka. lumshe idanunsa yay cikin nutsuwa da kuma ƙwaran cewa ya fara nema hanya,wata ƙara suka saka duka su biyun lkcn daya samu damar shiga jikinta a kuma dai-dai lkc aka kece da ruwan sama mai a zabar ƙara.. A zaba da raɗaɗin disvirgin nata da yay ne ya sanya ta fasa ƙara domin bata taɓa tunanin abin yakai har haka ba,bata taɓa tunanin wannan azabar zai gana mata ba,ji take tamkar an saka wuƙa an yake mata ƙasanta sabida tsananin zugin data keji. ɗumin jikinta da yaji da kuma jinsa a wata duniyarta musamman wacce ya daɗe yana harsasuwa kansa,sai gashi yau ya samu ta sanadin matar da yake ƙauna kuma yake masifar so,yadda ya shige jikinta lkc guda ga kuma ɗumin jikinta daya ratsashi shine ya sanya ya saki wata ƙara ba tare daya shirya hakan ba. Gaba ɗaya kukansu ya cika part ɗin yayinda kowa kukan da yake nada banne,cikin fitar haiyaci da kuma zaucewa ya ƙara shige cikin jikinsa,a wannan karan wani kallar gurnani yay tare da fashewa da kukan daɗi,shi kaɗai yasan mene ya keji a dai-dai wannan lkcn. me zai mata?mazantakarsa zau sauke mata?ko kuma tuzuruntakarsa zai juye mata?ba yajin zai iya barin ko guda daga cikin biyun. gaba ɗaya jikinsa sane ya hau rasa sabida sabon abinda ya rikesa. abinda baki bazai iya faɗa ba,tunanin bazai iya fasallataahi ba,yana nan a zaune a cikin zuciya,gangar jikice kawai zata iya gwada abinda ya keji a wannan lkcn jin yadda take kuka gama ɗaya tasa hannu ta ƙanƙamesa ne ya sanya yay saurin cusa mata halshensa a cikin bakinta,da sauri ta kama ta shiga tsotsa. cikin zaucewa da fitar hayyaci yaci gaba da havey sex da ita,gama ɗaya manta da cewa ita ɗin yarinyace wacce shekarunta bakai yay mata abinda yay yanzu ba,amma yaya zaiyi?shi kansa a wannan lkc yana buƙatar taimako domin ji yake kamar ana rura masa wuta a cikin jikinsa komai nasa ya kunce ya manta da kowa da komai ita kawai yake gani a gabanta, JALILERH kam ta daɗe da ficewa a hayyacinta banda gumi da yake fita a jikinta babu abinda take,ga wani zazzafan zazzaɓi daya rufeta lokaci ɗaya, baƙin cikin ace wai UNCLE NE ya ruguza mata rayuwa mai makon ace mijinta na sunna shine ya amshi budurcin ta,ji take kamar ta haɗiye zuciya ta mutu dan baƙin ciki,tana ji tana gani ya ratsa cikin jikinta ya shiga abu mafi muhimmanci da kamala a jikinta,mmkin ta ɗaya yadda ta kasa hanashi ai watar da ƙudirinsa a kanta,a haka taji ya sanya tongue ɗinsa a ƙasanta abinda bata taɓa ji ba kenan a iya tsayin rayuwar da tayi,hakan yasa ta sakar masa fitsari ji kake shaaaaaa, Jalal kam ko a jikinsa lokacin daya ratsa jikinta wata ƙara ta saki ta sume masa ba tare daya sani ba,ruwan sama ake kamar da bakin ƙwarya yanayin yay wa Jalal daɗi hakan yasa yaci gaba da abinda yake ba tare da sanin halinda take ciki ba,sosai yay mmkin yadda baya kawowa da wuri a haka ya shafe 4hours a kanta kafin ya samu yay release,lokacin da yay wata ƙara ya saki tare da ƙanƙame ta ya shiga rawar sanyi,ya daɗe a jikinta yana sauke numfashi kafin ya samu damar ɗaga kansa ya kalleta cikin harshen larabci ya fara magana a hankali cikin so da kuma zallar ƙauna yace "Jazakillah bilkhair ya habibaty shukurallaki ya noorul ƙhalab,barakallahu fili ya hurul I'n, thank you so much wify thank you once again kin bani soo much enjoy Allah yay maki albarka sai kuma hawaye ya biyo bayan idanunsa kafin a hankali ya kifa kansa a ƙirjinta ya saki kuka... MANAGE👏🏻 Isn't free contact to subscribe 08119237616 7/28/21, 6:45 PM - Buhainat: _108-109_ Ya shafe sama da 5minutes ya rera kuka a jikinta kafin a hankali ya mirgina gefenta yana jin wani sanyi da a zababban zazzaɓi na kawowa jikinsa farmaki, lumshe idanunsa yay sbd nauyin da yaji kansa yay masa,gefe guda kuma wasai ya kejin mararsa babu tauri da kuma ciwon da take masa,all sperm ɗin dake damunsa ya juye a jikinta,yadda take fitar da numfashi da mai zafin gaske da kuma yadda yake jiyo zafin jikinta,ware kumburarrun idanunsa yay tare da ɗurasu a kanta,ganin kwance bata ko mutsi yasa a hankali ya yunƙura yana dafe kansa da yake masa wani ciwo tamkar zai rabe gida biyu, hannunsa ya miƙa ya kunna glub ɗin daki wani light blue ɗin haske ne ya bai yana gajiyayyun idanunsa ya sauke a jikinta yana jin wani sabon yanayin na ƙara shiga jikinsa, tunda yake a rayuwa bai taɓa ganin mace naked babu pat jikinta ba sai yau,bai taɓa ganin ƙyaƙƙyawan jiki irin na Jalilerh ba, jikinta ko ina a mulmulu yake tamkar ƙwai,wani ƙawataccen Murmushi ya saki yana jikinsa fresh wata nutsuwa na ratsa ko ina na jikinsa,yana jinsa kamar bashi ba, ɗan ranƙwafawa yay dai-dai fuskarta ya sanya tattausan bakinsa ya ƙasan lips ɗinta ya ɗan tsotsi kaɗan, idanunsa ne ya sauka akan nipples ɗinta wanda sukai jaaa sosai sbd wahalar da suka shaa, bubbuga kumatunta ya farayi a hankali tare da kiran sunanta "Jalery... Jalery"but shiru babu respon hannunsa ya ƙara a jikin hancinta sai lokacin ya fahimci suma tayi jiki a sanyaye ya ɗauki boxer ɗinsa ya sanya har wani duhu2² yake ganin sbd zazzafan zazzaɓi dake ɗibansa ga wani ciwon kai dake damunsa,gaba ɗaya ya sunkuce ta ya nufi bathroom da ita,har lokacin ruwan sama ake kamar da bakin ƙwarya,yana zuwa cikin bathroom ɗin ya nufi wajan jakuzzie ya haɗa hot water mai zafi,a hankali cikin dabara slowly ya fara sanyata cikin ruwan zafi,zafi da azabar da taji a jikinta ya sanya ta saki wani gigitaccen ihu tare da ƙanƙamesa ta manna bakinsa a faffaɗan ƙirjinsa lumshe idanunsa yay sbd sanyi da yaji a ransa,ganin ba zata zauna a cikin ruwan ba yasan a hankali shima ya shige cikin ruwan tare da ita a jikinsa,duk yadda tasu ta fice daga ruwan kasawa tayi sbd yadda ya danne waist ɗinta a jikinsa ruwan yana ratsa cikin jikinta,kukan shagwaɓa ta sanya masa tare da sanya hannunta ta fara dukan ƙirjinsa shiru yay mata yana jikin yadda take dokansa, lumshe idanunsa yay yana jin kamar sosa take masa,ganin zata birkita masa lissafi yasa gaba ɗaya ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai yana sauke ajjiyar zuciya,a hankali ya fara shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta lufff tayi jikinsa tana sauke numfashi tare da sauke ajjiyar zuciya,jin ruwan ya salance ya miƙe tare da barinta a jiki,ruwan ya fitar kana ya saka hannu ya miƙar da ita, idanunta ta ware ganinsa babu ko wando yasa ta fasa ihu tare da kulle idanunta, murmushi yay mata kafin yace "get down" maƙale kafaɗa tayi tana turo bakinta gaba tare da rufe ƙirjinta, murmushi kawai yay kana yaja numfashi kamar bai son magana yace "ohyaaa sakko tunda baza kiga jikina ba bayan is urs" da mmki taji kala mansa sai yanzo abinda yay mata ya fara dawowa brain ɗinta,mekenan? Ya sunan abinda Uncle yay da ita? Tasan cewa ita ba matarsa bace kuma ita ba wata a bace a wajanta ba,kenan zina yay da ita? Yasubuhanallah! Mai yasa zai aikata hakan mai yasa zai hana wasu aikata mata shi kuma yayi?tayi tunanin zai kare mutuncinta da kimarta ne amma sai gashi da gansa ya wargatsa komai,yanzo da wanne ido zata kalleshi Mazinaci ko kuma me?hawaye ne taji yana sakko mata daga cikin idanunta ji kake shaaaaaa,batai aune ba ta jita a bayansa ya gotaya kamar wata baby,dukkan abinda take yana kula da ita kuma sarai ya fahimci abinda take nufi kawai yana son bata mmki ne,yadda jikinta yake babu daɗi yasa ta maƙale a bayansa tare da rungome hannayenta a ƙirjinsa,sai da ya haɗa ruwa mai zafi sannan a sakko da ita, marai-raice fuska tayi tare da kwaɓe fuska zatai kuka yay sauri sakar mata sumba a bakinta janye bakinta tayi tana kumbura fuska ba tare da tayi magana ba,cikin ruwan ya sanyata ƴar ƙara ta saki tana riƙe hannunsa tana matsu ƙwalla daga jikin idanunta,a haka yana riƙe da ita har ruwan yay sanyi,cirota yay daga jikin ruwan tare da nufar wajan shower da kansa yay mata wanka ita kuma tayi wankan tsarki,ganin yana jiran zame wandonsa da ya bayar ɗazo tayi sauri shigewa jikinsa tare da fara ƙunƙuni, lumshewa idanunsa yay sbd wani irin yanayi daya keji yana ratsa jikinsa,cikin da bara ya zare wandon ya sakarwa kansa shower tana maƙale a jikinsa,harya kammala wani murmushi ya saki tuno surutan da yay mata,yasan da tana hayyacinta babu shakka sai yaji kunya,shi kansa bai san lokacin da wannan maganganun suke fita daga bakinsa ba, janyeta yay daga jikinsa yace "meye kuma?bayan laifinki ne" turo baki tayi tana tsaye idanunta a rufe yay wankan tsarki ya ɗaura alwala,sai lokacin yaji cikin kamar an masa yasa, towel ya ɗaura a jikinsa ba tare data kula ba ya ɗauke ta cak ya nufi cikin bedroom ɗin,yana zuwa ya ajjiye ta gefen bed,wajan fridge ya nufa ya ɗauki free milk da gup ya tsiyaya mata kana ya ɗauki peracitamol,a gefenta ya zauna ya miƙa mata cup ɗin fresh milk ɗin kin karɓa tayi, kallonta yay sai kuma yay saurin janye idanunsa sbd bai cika son yana ganin jikinta ba dan zai iya mata illa, idanunta ɗauke da hawaye fal tace "why Uncle?ka hana wani cin mutuncina amma kai gashi kayi...," Saurin haɗe bakinsu yay waje guda tare da rungome ta a jikinsa ya shiga bata wata gigitaccen tsotsa mai tayar da hankali,yadda take sucking lips ɗinta ko ɗazo bai yi haka ba,gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa,hakan yasa ya zare bakinsa tare da kifa kansa a tsakanin ƙirjinta ya shiga sauke numfashi,da sauri da cire jikinta daga nasa idanunta na kawo hawaye tace "Uncle mai yasa zaka hanani faɗin abinda yake dai-dai,ada na ɗauke ka garkuwanta,mai yasa zaka wargatsa yardar da nayi maka?mai yasa ka zabi ka lalata...,"da gigitacciyyar tsawa ya daka mata,kuka ta sakar masa sbd tsoran da taji cikin zafin nama ya fisgota ta faɗa jikinsa, rungome ta yay sosai,a tare suka sauke ajjiyar zuciya, idanunsa ne suka kaɗa sukai jajirr sbd ɓacin rai,ita babu abinda hankalinta ya kawo sai yay lalata da ita,idan har hakan zai yi mai yasa tun da baiyi ba sai yanzo,bai yasa kuma sai a kanta zai hakan? ƙara matseta yay jikinsa tare da tura kansa cikin wuyanta yana shaƙar ƙamshin parfume ɗin jikinta, tongue ɗinsa ya tura cikin kunanta ya fara latsar kunanta kamar Jalal ɗin da muka sani ba,fesar da numfashi yay kafin ya ajjiye bakinsa dai-dai kunnanta yace "why?why?why? Me yasa kike tunanin zan ci mutuncinki? Har abada bazan taɓa shiga gonar da ba tawa ba,kamar yadda na killace kai na haka na samu matata a killace kuma Allhamdulillah Nagode maki da adana min kanki da kikai, thank you Wify"da sauri ta ɗaga jajeyen idanun tana kallonsa da zallar mamaki,gira ya ɗaga mata tare da tsorawa ƙirjinta idanu yace "yeah! You're my wife Jalilerh haka Abbou ya shaida min nima ban san komai ba,amma shine da kansa yace ke matata ce nayi sauri na amshi budurcin matata kafin wani gantalallan ya riga ni"da sauri ta juya masa baya sbd wata kunyarsa daya kamata,da gaske Uncle ɗinta shine mijinta? da gaske itace matarsa wow! Sai kuma hawaye shaaaa da sauri ta tura kanta tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kuka wanda ita kanta bata san na menene, ɗauka ta yay cak ya ɗura ta a saman jikinsa shima ya kwanta ya ja masu duvet, maƙale wa tayi a jikinsa tana rera kuka, murmushi yay mata cikin tsokana yace "eyeee duk kukan daɗi ne?tana murna ta samu kyakkyawan saurayi handsome guy like me"Kuka ta ƙara saka masa tana dukan ƙirjinsa,dry ya saki wacce ya daɗe baiyi irinta ba, yace "okey enough,tell something the you love me?kina son Uncle ɗinki?" Girgiza masa kai tayi alamar "a'a"da sauri ya Miƙe zaune tare da ita a jikinsa yace "what?"haɗe rai tayi itama kamar zata fasa ihu tace "yeah! Nasan ka gane bana sonka" 😂😂😂😂masu karantawa ƙyauta how per?😂😂😂😂nifa ba gangalliya bace kawai kuyi MANAGE 7/28/21, 6:45 PM - Buhainat: UCL NE _110-111_ With much surprise Jalal ya dinga kallon bakinta dan sam bai yarda cewa ita ta faɗi wannan maganar ba,gashi taƙi yadda su haɗa ido jinjina kai kawai yayi tare da kwanciya ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya lokaci ɗaya yanayinsa ya sauya amma baza ka taɓa gane hakan a fuskarsa ba, bayansa ta tsurawa idanu ganin ko ina na jikinsa gashi nan yay masa ƙawanya tunda take dashi bata taɓa ƙyansa irin na yau ba,bata taɓa ganin kwarjininsa irin na yau ba,haka kuma bata taɓa jin kunyarsa irin na yau ba,tasan cewa idan tace bata son Uncle ɗinta tayi ƙarya,domin tafi kowa sanin wahalar da tasha na danne soyayyarsa wacce kullum take damunta a cikin zuciya,bata da aiki sai kuka da gujewa ganinsa yanzu kuma ta samu dama na kasancewa dashi,ta samu damar da bako wacace zata samu irinta ba,ta samu abinda rai da zcyarta haɗi da gangangar jikinta suke muradi,amma mene yake damunta da zata gaya masa cewa bata sonsa?shi abinda tayi yayi dai-dai kowa? UNCLE NE fa? Uncle ɗinta Jalal ɗinta garkuwata madubin rayuwarta, farin cikin ta jin daɗinta amma mene yasa ta zaɓi baƙanta masa fiye data faranta masa,ya shiga tashin hankali kala daban² amma yanzu ai lokacin hutawarsa ne wanda ya kamata ace ita ta bashi wannan hutun da kuma farin ciki,kuka ne ya ƙwace mata hakan i ta tura kanta a tsakanin cinyoyinta ta shiga rera kuka,ko ɗan bata damuwa da zazzafan zazzaɓi dake damunta ba,shiru Jalal yay amma a zahiri jin kukanta yake kamar ana wasa masa huta a jikinsa duk kukanta ɗaya sai ya tafi da bugun zcyarsa,ganin yay mata banza yasa ta buɗe baki iya kar muryarta ta fasa ihu,da sauri Jalal ya hantsila tare dayin baya inda take zauna yana zuwa yasa ya jawota zuwa jikinsa suka ƙanƙame juna gaba ɗaya tunaninsa wani abu ya sameta domin yasan bata da lafiya,yadda ta shiga sauke ajjiyar zuciya tana shigewa jikinsa yasa ya buɗe ya a hankali ya shiga kallonta,da sauri ya runtsa idanunsa sbd gaba ɗaya ya manta naked take ko pat babu a jikinta,cikin wata iriyar sexcy voice yace "meye??" Cikin kuka tace "ba kai ne ka kyalleni ba" waro jajeyen idanunsa waje yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "me zan maki to?"baki ta Turo gaba gaba tana kwaɓe fuska,kallon fresh pich lips ɗinta yadda take tsotse su tass da yawo tace "to baza kace nai shiru" dry ta kusa bashi ganin ganin yadda take magana billhaƙƙi,yanzu tace bata sonshi yanzu kuma tace ya rarrashe ta,bayan yasan dukkan abinda ta faɗa ƙarya ne,ya daɗe da sanin tana sonshi rabuwa kawai yake da ita ganin kamar da gaske ita ɗin ba rabonsa bace, kullum baya iya bacci cikin dare, tunaninta ya hanasa sakat,haka zai tayin sallarsa lafila yana ruƙan Allah ya sassauta masa abinda ya keji game da Jalilerh,shi da kansa wani lokacin yake gujewa ganinta sbd wani irin yanayi da yake shiga a duk sanda yay arba da ita, Tabbas Wannan maganar haka take kana taga Allah na tashi kuma ta sace gsky,gashi Ubangiji ya mallaka masa Jalilerh matsayin mata kamar yadda zuciyarsa ke muradi, ɗan ɓata fuska yay kafin ya cireta a jikinsa ya juya ba yay kwanciyarsa, kuka ta ƙara saka masa duk yadda tasu yin birgima kasawa tayi sbd wani a zababban ciwo haɗi da raɗaɗi da ƙasanta yake mata,cikin kuka tace "toni ka mai dani gida mana" can ya nisa yace "jeki nemi wanda kikeso ya kaiki" turo baki tayi tace "kai fa?" Banza yay mata yana jin yadda mintsininsa yay mata baza,ganin sa gaske fushi yake da ita yasa ta lallaɓa a hankali tana runtsa idanunta sbd data keji a haka ta mirgina gabansa tare da jan blanket ta rufe jikinta, haɗe rai yay tamau kafin ya fisge blanket ɗin cikin ɗan faɗa² yace "duk abinda zaki kiyi,amma banda rufe min halaliyata"kunyace ta kamata sbd yadda ya tsurawa ƙirjinta idanu,cikin rawar murya tace "am so sorry please Uncle wlh am joking" taɓe baki yay yace "sorry for yourself,ba ayiwa SO dole amma baza a taɓa hana zuciya son abinda take so ba,dan haka kije kiyi abinda kike ganin dai² ne" fuskarsa ta tsurawa idanu tunda take sai yau taga zallar ɓacin ransa,sosai kuma ta firgita da hakan, jikinta na vibration ta miƙa hannu da niyyar taɓa sa yay saurin janye jikinsa yace "don't touch me,jeki taɓa jikin wanda kikeso ko kuma ki nemi ticket ki koma wajansa is better"tsoranta ne ya nunku fiye da ɗazo,cikin kuka tace "wayooo! Uncle baka fahimci ni ba wlh....,"wata tsayawa ya daka mata yace "keee! Ni daman bana da fahimta,naji baki sona ƙanina kikeso,no wahala ki ga Aryan" damuwa ce ta bai yana ƙarara a fuskarta ranta kuma ya ɗan ɓaci da maganar Aryan da yay mata, yafi kowa sanin cewa bata son Auren Aryan damuwarta a Uncle ɗinta,amma yau UNCLE NE da bakinsa zaice mata haka?dole ta gwadashi da kalan ntay rigimar hakan yasa ta miƙe a hankali tana runtsa idanunta,cikin nutsuwa ta fara taka ƙafafuwan ta harta isa gabansa ta tsaya,yana ganinta gabansa ya lumshe idanunsa yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi Musamman yadda take kusa dashi, hawayen idanunta ta goge tass Sannan ta kallesa cike da jarumta tace "Uncle ni daman na taɓa cewa ina sonka da har za'a ɗaura min aure da kai? Ohhhhh! Dalilin hakan kenan ka kawoni sbd kasan komai ko??naji ni ba sonka nake ba kuma....,"sai kuma tai shiru sbd wani sihirtaccen kallo daya jefeta dashi ɗauke idanunta tayi tace "naji ni yaya Aryan nake s....," Bai bari ta ƙarasa maganar ba ya fisgota ta faɗa jikinsa matseta yay a jikinsa har sai da tayi ƙara sbd azabar da taji,a hankali kuma ba mannata da jikin bango kafin yasa hannu ya tallafo haɓarta bai jira komai ya haɗe bakinsu waje guda ya shiga tsotsar bakinta tare da zuƙe yawon cikin bakinta yana fitar da wani sound,shi kansa bai san yaya akai ya zama haka ba,but indai tana kusa dashi baya iya control kansa sam², tongue ɗinsa ya tura mata cikin bakinta taƙi karɓa da sauri yasa hannunsa ya matse gefen jikinta zafin da taji yasa tayi saurin kama tongue ɗin ta fara bashi wani lafiyayyan hurt kiss wanda bai taɓa jin irinsa ba, cikin nutsuwa taci gaba da bashi wani side mouth kiss mai tafiya da nutsuwar mutum, jikinsa ne ya ɗauki rawa sai fitar da numfashi yake,banda ƙarar ruwan sama da har yanzu yake sauka bakajin komai sai fitar numfashinsu,da sauri kuma Jalal ya fisge bakinsa ya rungome ta a jikinsa da sauri ita kuma ta fara ƙoƙarin ƙwance jikinta daga nasa,kallonta yay da rinannun idanunsa kafin a hankali yace "why?? Why?? Why JALILERH?"turo baki tayi tace "nida ka sakeni naji zan tafi"da sauri ya kalleta yace "where?" ba tare data kallesa ba tace "inda kace,ba kace naje wajan Yaya Aryan ba" with much surprise a fuskarsa yace "da gaske kike? Ashe baki sonaaa!?"sai kuma ya fashe mata kuka tare da kifa kansa a wuyanta cikin kuka ya fara faɗin "Noo! Please JALILERH i love You tun kafin kisan kanki,ina sonki a ranar da idanuna suka fara ganinki tun bansan wacece ke ba,ina sonki tun a cikin ƙazantarki,ina son ki tun kafin ki rabauta da addinin musulunci,dalilin sonki naji ban son Auren baby dan Allah idan wasa kike ki daina, Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo naki ne har gaban abada,wannan abun nake gudu yasa tuntuni na garara faɗa maki abinda yake raina gaba dake" tunda ya fara magana take kallonsa tana jin wani sanyi da nutsuwa na ratsa ko ina na jikinta wata soyayyar mijinta na ƙara nunkuwa a cikin zcyarta,tabbas samun Jalal matsayin miji kuma abokin rayuwa ba ƙaramin Sa'a bane,tabbas ita ko dashi aka barta a wannan duniya ba tajin aƙwai abinda zai dameta, kallonsa kaɗai idan tayi tana jin wata nutsuwa na zuwar mata bare kuma ace tana tare da shi har abada,a miskilanci bobo tunda harya fito ya faɗa mata son da yake mata tasan ba ƙaramin so yake mata,tsantsar kishinta ya bai yana a saman fuskarsa daman tana sane ta sanyo maganar Aryan,tasan cewa shi kasansa baya son aurenta dashi kawai yana danne wa sbd kada ko ya fahimci weakness nasa ne, Finally yanzu ta samu mahaɗin rayuwarta kuma garkuwanta,baya ta juya masa idanunta na zubar da hawayen tausayinsa ganin yadda ta juya masa yasa ya ƙara juyawa gabanta da sauri cikin rawar murya yace "so You Hite me ba haka ne?" Shiru tai masa sai kuma ta ɗaga masa kai alamar "eh" da sauri ya fice daga cikin bedroom ɗin yana banko ƙofar, ƙofar tabi da kallo tana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,sai kuma kuka ya ƙwace mata tana jin kamar bata ƙyauta masa ba. Lamir ne zaune gaban wani boka ya duƙar da kansa ƙasa yana sauraran abinda bokan yake faɗa,chan ya numfasa yace "Ban fahimci ko kallama guda daga cikin maganar ka ba" bokan yay wata dry mai ɗauke da wasu manufofi mai yawan gaske kafin ya gimtse bakinsa yace "to sallamamme wanda ya yarda da aikin ɓatattu fiye da na Ubangijinsa, ka riga da kayi kuskure da har ka bari ya fara jin daɗin mace"da sauri Lamir ya kalli boka yace "mace kuma? Tayaya Jalal zai ji daɗin mace bayan kai da kanka kace min shi da jin daɗin mace sai dai a lahira,kuma ma tayaya akai Jalal ya samu wata mace?" Da sauri bokan yace "yimin shiru sallamamme wanda ya bijirewa umarnin Ubangiji,daman na faɗa maka duk sanda yasan mace kuma ya shiga da mazantakarsa cikin jikin mace to a wannan lokacin mahaifiyarsa zata warke rass asirin jikinta ya fice"da sauri Lamir yace "innalillahi wa...,"wata gigitacciyyar tsawa bokan ya daka masa tare da faɗin "kasan da wannan kazo min nan wajan?"jikin Lamir na rawa yace "kutuwar uban nan😂sai ni sallamamme kuma gantalalle" washe baki bokan yay yace "kuma wanda bai da rabu a lahira ba sai dai yaga wasu na samu ɗan shegiya"shiru Lamir yay kafin yace "yanzu menene mafita?" Zane bokan yay acikin wata ƙwarya wacce ta cike da jan ruwa babu jimawa photon Jalal ya fito shida Jalilerh lokacin suna tsaka da kissing junansu,da sauri Lamir yace "what? Jalilerh fa? Kenan ƙaruwarsa ce ko mene?"girgiza kai bokan yay kana ya ɗauke photon yace "Matarsa ce ta sunna kuma a yau ya sadu da ita,ya zama cikakken namiji mai ishasshiyar lafiya,koni idan zan ƙwanta da mace aƙwai taimakon jinnu ciki amma shi ya fini komai mazantakarsa kaɗai zata nuna wa mutum ishasshiyar lafiyarsa,daman can yana da lafiya asirin da mukai masa Tun yana yaro yasa ya zama haka"cikin kaɗuwa tare tashin hankali Lamir yace "yanzu menene mafita?" Wata mahaukaciyar dry boka yayi kafin ya tsuke bakinsa yace "ohhhh! Harka manta sharaɗin aikin namu ko?ai kamar yadda ka biyo tsakiyar dare ka haukata uwarsa kasa ake tunanin ƙanwarka ce tayi hakan,to kaima ka jira lokacin haka zaka fara yawo da gudu ko wando babu bola zata zama ɗakinka,ruwan kwata zai zama ruwanka,matacciyar dabba zata zama abincinka,zaka koma saduwa da akuyoyi"da wani mugun zafin nama Lamir ya shaƙe wuyan boka yace "ƙarya kake dan uwarka,wlh ƙarya kake nafi ƙarfin abinda kake faɗa bazan taɓa haukacewa ba,tabbas bazan rabu dasu ba sai naga ƙarshen su" dry boka yay yace "wlh sunfi ƙarfinka,ka taɓa ganin ƙarya da gsky sun haɗu?ka taɓa ganin ruwa da iska sun haɗu?ka taɓa ganin mutum da aljan sun haɗu?to wlh sun takobin a hannunsu kuma da zuciyoyinsu wannan takobin kuma ba komai bace face Azkar,duk aikin da zakai masu bai taɓa kamasu sun yadda da Allah kai kuma ka yadda dani,kaga tun a nan sun maka rata,banza wahalalle wanda bashi da rabu ranar lahira" da sauri Lamir ya ɗauki wani gatari dake kusa dashi ya sarawa bokan,dry bokan yay yana faɗin "zaka taɓe har abada kai taɓaɓɓe ni"sai kuma wani jini yay tsartuwa a kansa kafin yay baya luuuuu ya faɗi tiffffff babu numfashi. *_Ohhh Habibaties thank you so much for reading my book without paying me, but kusan aƙwai haƙƙina akan ku bana Allah ya isa bana tsinuwa,but kun fi son kubani a sanda komai ya ƙare maku ne? Idan kunfi son haka You can continue ur reading no WAHALA,Duk wanda yay niyyar biyana wahalarta just contact me 08119237616_* A nutse Jalal yay parking motarsa a harabar gidan,cikin nutsuwa kuma ya sanyo ƙafafuwansa waje yana sanye da wani tissue ɗin yadi Brown mai wando da kuma comper sai babbar rigar,ya sanya wani Black covert shoe mai ƙyau, hannunsa sanye da agogon warist ga wata hula mai gashi-gashi da sanya saman sumar kansa,yay wani irin sihirtaccen ƙyau fuskarsa sai wani haske da annuri take fitarwa, kallo guda zakai masa kasan zuciyarsa babu daɗi, tunda yake a rayuwa damuwarsa bata taɓa bai yana ƙarara irin wannan ba,kenan hakan na nufin soyayyar JALILERH itace rauninsa? A haka yaci gaba da tafiya yana kwallon yadda securities suke dai-dai ta bindiga gudun kada wani ya kawo masa hari,yana gaf da sanya kansa cikin gidan yaji ƙarar notification tsayawa yay yana dubawa still message ne ta email ɗinsa inda ake rubuta *_ Congratulations ur excellence ka fitar da sabuwar ƙwangila,kuma kayi sa hannu a file ɗin da ake buƙatar kuɗi ki manin 10.7m thank you_* Gabansa yaji ya faɗi tunani ya fara zuwar masa,tayaya kuɗi suke fita ba tare dasa hannunsa ba? Sannan idan ance yay sa hannu a yaushe yay,duk duniya babu wanda ya iya sa hannunsa sai Aryan,yana kuma da tabbacin Aryan bazai taɓa yi masa haka ba,tattara bayanin komai yay ya ajjiye gefe domin abubuwan da suke cikin zuciyarsa sunyi masa yawa,kai tsaye ya fara shiga cikin gidan tunda ya nufi babban parlour ya kejin gabansa na faɗuwa a haka ya daure ya shiga lokacin tuni anyi Asr magrib na shirin gabatuwa,yana shiga idanunsa ya sauka akan Zulfa wacce take ƙwance jikin Abbou sai rusar kuka take tana faɗin "where is he? I want to see my son" kasa shiga yay sai da Papa yace "wlcm my grandson" gaba ɗaya suka ɗaga idanunsu suka kallonsa,wani murmushi Abbou yay kafin ya miƙar da Zulfa yace "look Hubby"ya faɗa yana nuna mata inda ƙyaƙƙyawan yaronta mai kama da ita sak yake tsaye, maƙale kafaɗa tayi taƙi buɗe ido,ganin hakan yasa Abbou cewa "ur son is here"da sauri ta Miƙe tsaye tare da kallon inda Jalal yake tsaye,kallon juna suka farayi tana kallon photocopy ɗinta komai nata ya kwashe shi tatasss babu abinda ya bari,shima kallonta yay yana mamakin a ransa musamman kamar da yaga sunayi,a hankali kuma Jabir yace "My son she's your mother,yeah! She's your real mother" da sauri ya ƙara kallon Zulfa tayaya wannan matashiyar matar zata haifesa gaba ɗaya babu alamun girma a gare ta,bai aune ba yaji ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani irin kuka mai tsuma zuciya... *Nimcyluv* 8/1/21, 5:09 PM - Buhainat: UCL NE _112-113_ Lumshe idanunsa Jalal yana jin yadda Zulfa ta rirriƙesa tana faman rusar kuka,kasa koda mutsi yay haka kuma ya kasa fahimtar maganganun so Abbou, kallonsu kawai yake,amma cikin zuciyarsa yana jin wani sanyin da bai taɓa jin irinsa ba yana rasa ko ina na jikinsa,gaba ɗaya ya nemi ɓacin rai dake damunsa ya rasa,ganin yadda yaƙi taɓa ta yasa ta juyo ta kalli Abbou tare da ɗan kwaɓe fuskarta kamar yarinya tace "ka gansa ko?" Gaba dariya sukai mata sbd yadda ta marai-raice fuska kamar ƙaramar yarinya, Jabir ne ya miƙe tsaye tare da kallon Jalal yace "talk to her she's your mother Son"waro idanunsa waje yay domin sai yanzu yaga zallar kamarsa da ita,da sauri yay ƙasa da kansa tare da janye jikinsa daga nata haka nan yaji wata kunyar mahaifiyarta sa ya kamasa,wajan Abbou ya ƙarasa yana zuwa ya kifa kansa a saman jiyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri²,kansa Abbou ya shafa a hankali kuma yace "Muhammad mahaifiyarka kake gudu?"girgiza kai Jalal yay yana ƙara rufe idanunsa, Abbou yace "nayi tunanin zakafi kowa farin ciki da ganin mahaifiyarka?ko sbd abinda akai maka kwanaki?" A hankali Jalal yace "Abbou ni kunyarta na keji fa" ɓata fuska Abbou yay yace "matar tawa kake jin kunya ko?" Ƙara suwa wajansu Zulfa tayi tare da zama kusa da Abbou sosai kamar zata shige jikinsa ta leƙa fuskar Jalal da sauri ya rufe idanunsa tace "wai me yake cewa?" Kallonta Abbou yay yace "wai kunyarki yake" bakin Abbou ta kala kamar bata fahimci abinda yake cewa ba sai kuma tace "mene sunansa?" Nuna mata Papa Abbou yay yace "kinga sunan wanda yaci" Murmushin jin daɗi Papa yay sosai yake farin ciki da ganin full family nasa, lumshe idanunta tayi sai kuma tace "to meye sunan?" Kafin Abbou yay magana Jabir yace "matar yaya sunan ɗan naki Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo,kuma Governor na garin Ibadan" waro idanunta tayi sosai kafin tasa hannunta cikin sumar kansa ta shafa,ajjiyar zuciya ya sauke,a Kuma tace "Ma sha Allah! Allah! Raya mana Muhammad kuma my boo" lumshe idanunsa yay har cikin ransa yaji daɗin sunan data sanya masa, idanunsa a rufe ya miƙe daga jikin Abbou kamar zai tashi sai kuma yay saurin shigewa jikin mahaifiyarsa ya rungome ta,da sauri itama ta rungomesa cikin rawar murya yace "Ammi"sai kuma ya fashe da kuka yana tura kansa cikin jikinta,kuka itama ta saka tana faɗin "am sorry my boo am sorry double sorry boo" murmushi kawai Abbou yake shima idanunsa ya cika da hawaye su yake kawai ya keɓe da matarsa yaji ɗumin jikinta ko saiji sanyi a ransa, luff Jalal yay jikin mahaifiyarsa wanda ya rabonsa dajin ɗumin jikinta tun yana cikinta, kansa kawai take shafawa tare da bubbuga bayansa, cikin ƙasa da muryarsa tace "ina jikoki na?" Da sauri ya kalleta sai kuma ya ɗauke idanunsa yana kwaɓe fuska tamkar wanda zai ƙara fashewa da wani kukan, Mama ce tai saurin faɗin "kaji sallama wanne jikoki kuma? Banda auren yanzu masa a bazata wannan yana da niyyar aure ne? Ai sai dai kiyi fatan Allah ya kawo masu albarka,tunda naga fara a fuskarsa nasan yau ya cika namiji" ya ilahi wata kunyace ta kama Jalal wacce bai taɓa jin irinta ba, Wannan tsohuwar ta fiya magana da karan bani,kowa ya tambaye ta ohhhu!?" Cikin farin ciki Zulfa ta miƙar da Jalal daga jikinta idanunta a kansa tace "is that true my boo? Da gaske ka zama ango? Tell me please ina Daughter ɗin?" Ƙasa kawai yay da kansa domin bashi da amsa gaba ɗaya Amminta sa ta ɗaure sa da jijiyoyin ka jikinsa, ƙara rungome sa tayi tace "ma sha Allah, Allah ya baku zuri'a ta gari mai albarka, I'm going to be grandmother soon,sannu my boo" Abbou dry kawai yakewa matar tasa domin gaba ɗaya ta gigice da ganin yaron nata,shi kam baiyi mamaki ba domin yafi kowa sanin matarsa ƴar boko ce sosai babu ruwanta da idanun jama'a,banda haka har uban miji da mahaifiyarta na wajan take faɗin haka,peak taiwa Jalal a kumatu tana ƙara rungomesa,shima kwanciyarsa yay jikinta sbd sanyi da kuma daɗin daya keji,wata nutsuwa na saukar masa yana jin nada ban da sauran kwanaki,sai lokacin idanun Zulfa ya sauka akan Irfan haɗa ido sukai yay mata Murmushi itama tai masa ba tare data ɗauke idanunta ba, kwallon Abbou tayi tace "Hubby waye Wannan?ina Anty Salmerh?" Ta jera tambayar ga Abbou lokaci ɗaya,zama ya gyara yace "wannan Irfan kenan,kuma su ukune dashi da Imran sai Aryan su uku ta haifesu lokaci ɗaya,gaba ɗaya yaran Salmerh ne"da sauri Zulfa ta kalli Irfan cikin farin ciki tace "come closer my dear" miƙewa yay yazu wajanta yana zuwa ta haɗa su shida Jalal ta rungomesu, gyara zama Abbou yay yace "zan baku labarin yadda nabar wannan Birnin da kuma yadda na samu mata har biyu na aura" gaba ɗaya suka gyara Jalal yana ɗan zare jikinsa daga na Zulfa,hararan wasa tai masa da sauri kuma ta maidashi jikinta sbd gani take kamar zata ƙara rabuwa dashi, Abbou ya fara da faɗin. _"Birnin nufar babban birni ne,muna da komai na mure rayuwa matsalarmu ɗaya rashin addini da kuma ƙarfa ƙarfa na uwa sundu,gaba ɗaya Mutanan birnin basa yadda da maganar kowa saita uwa sundu,mu uku ne maza a wajan Iyayenmu babbanmu shine TUPIC,sai ni sai kuma Lily tun daga kan haihuwar Jabir mahaifiyarmu ta rasu, aƙwai al'adar da muke da ita wacce duk shekara ake haɗa en mata da kuma samari aure da hanyar haɗasu aure,dole ne ka fara kusantar mace before you marry her wannan shine al'adar,wata rana tafiya ta kamani zuwa Cameroon a can na haɗu da Mameey wato Salmerh farko ƙawance muke har muka saba da ƴan gidan su,daga nan na ƙare aikinsa nace zan tafi a nan Mameey ta shaidamin itafa ni takeso dan Allah kada na tafi,nace nima ina sonta domin addininsu yaymin ƙyau,har wajan mahaifinta naje yace shiga bazai bawa ahlil kitab auren ƴarsa ba,ban dai baro garin ba sai dana musulunta sannan na shaida mata zanzu tare da iyaye na,bayan na koma birnin nufar na tarar da Tupic ya mutu,bayan Papa ya tabbatar da musulunta nayi yaje wajan uwa sundu,nidai bansan me ake ba,wata rana cikin dare naji na kiran sunana da sauri na miƙe tare da ficewa daga cikin ɗakina,nidai daga nan ban fahimci komai ba sai farkawa nai na ganni a wani ɗaki ɗaure da drip,ashe wai bayan fitowa ta tafiya na dingayi har wani ya tsince ni ya tafi dani Cameroon dake a can yake,to a airport suka haɗu da Mahaifin Salmerh shine ya amsheni, tambayar duniya sunyi min amma abu ɗaya nake faɗa iyayena ne suka kuran sbd na musulunta,daga nan kuma suka ɗau ramin aure da Salmerh shine suka bamu gida a nan Ibadan,ni kuma daga nan fara neman aikin yi babu wahala na samu aiki mai ƙyau,munyi shekara wajan huɗu da Salmerh babu haihuwa da kanta tace nayi aure,daman kuma na daɗe da haɗuwa da Zulfa kawai dai banyi mata maganarta bane,nasha wahala kafin na samu auren Zulfa Musamman akan dangi ga ɗan uwanta Lamir daya takura min,daga ƙarshe dai Mama tace na turo maga bata na,Mahaifin Salmerh da kansa ya zama waliyya na,tunda na auri Zulfa muke zaman mutunci da kwanciyar hankali, basu taɓa samun matsala a junansu har Zulfa ta samu ciki,a ranar kuma data haihu ne muka nemeta muka rasa wannan shine abinda ya faru*_ Shiru parlour'n yayi, Abbou idanunsa akan matarsa ita kuma hankalinta yana ga tilon ɗan ta Jalal sai shafa sumar kansa take,sauke numfashi Jabir yay kafin yace "bayan tafiyarka Tupic yayi aure,wata rana muna zaune aka wayi gari a kaga Tupic ya mutu,babu wanda yasan mene ya samesa amma dai anga jini a cikin hancinsa,nasan Papa bazai taɓa barina ya auri Katarina ba,hakan yasa na gaya masu mun samu aiki na ɗauke ta zuwa wani gari daban,muna zuwa naje officer ɗin ƴan hisba suka ɗaura mana aure da ita a nan kuma na amshi addinin Musulunci ita kuma tace bata so, Lokacin da Katarina ta samu ciki naiwa Papa ƙarya nace ƙwantaccen ciki ne,sosai Papa yay murna a karo na farko zai samu jika,lokacin kuma daya fahimci na karɓi musulunci ransa ya ɓaci sosai,hakan yasa yaje wajan uwa sundu ta ɗauke min sha'awar ko wacce mace hatta yin aure sai da taci remin shi a raina,hakan bai daman ba sbd nasan alrdy ina da mata,lokacin da aka haifi JALILERH a nan komai ya fara sauyawa uwa sundu da kanta ta zaɓawa JALILERH mijin aure wato Joshua,a haka harta isa shekara 15 a nan kuma shekarar haɗa aure tazo,ita kuma tace bata so harta gudu daga birnin,naci daɗin guduwarta domin nima bana so,kullum dai ina shiga damuwa sbd rashinta ga mahaifiyarta da kullum take kuka" sai lokacin Katarina ta ɗaga kanta tare da kallon mutanan ɗakin, Abbou ne yace "yaya akai ka samu Zulfa?" Gyara zama yaya yace "wannan kuma bayan na auri Katarina ne,naje Ibadan wajan meeting to akan hanyata ta zuwa meeting ɗin na kaɗeta,haka na ɗaukota zuwa birninmu na haɗata da matata,amma nasha wahala a wajan Papa domin kullum cikin zullumi nake,tana tare damu aka haifi JALILERH sosai suka shaƙu da ita domin itama Ammi take cewa just like Jalal say" da sauri Jalal ya buɗe ido wato mahaifiyarsa itace Ammin da Jalilerh take yawan bashi labarinta?ikon Allah kenan, Abbou ne yay gyaran murya yace "Papa ina son mu koma gobe sbd bobo ya baru aikinsa da yawa kuma kasan aikin gwamnati" jinjina kai Papa yay sai kuma ya saki Murmushi yace "babu mai barin nan nima saina samu nawa rabon lahirar" gaba ɗaya suka kalli Papa Jalal kuma zaune ya tashi yana kallon grandfather ɗin nasa,kai Papa ya ɗaga yace "yeah! Ina son musulunta" da sauri Jalal ya miƙe tsaye ya ƙarasa wajan Papa yace "da gaske grandfather?" Kai ya gyaɗa masa cikin farin ciki Jalal ya rungome kakansa yace "ma sha Allah! Allahamdulillah" nan ma Katarina tace tana so gaba ɗaya aka basu kallamar shiga musulunci kana akai masu bayani,danma da sauƙi ga Jabir nan,sai lokacin Mama tace "Amma anyi gantalallan yaro gidan ubanwa ka kai matar taka?" Sosa kai Jalal yay ya kalli Abbou yace "and what about my married? Why aka ɓoyan?" Murmushi Abbou yay yace "i want to surprised you ne,kowa ya sani kai aka ɓoyewa,hatta Aryan yasan komai,maganar aurenka da baby kuma babu,ka taɓa shan nonon Mummy tana bacci auranta da Aryan na nan,daman da shi na haɗa,komai plan ne hatta soyayyar Aryan da Jalilerh kawai ina son na tabbatar kana sonta ne,ashe da gaske kana sonta amma miskilanci ya hanaka faɗin abinda kake so" kallon Abbou kawai Jalal yake yana mamaki wato haka suka dinga buga game dashi? Can yace "how can that happen?" Abbou yace "abune mai sauƙi ai,tun lokacin da kazo da ita na yanke shawara da mahaifin Nusaibat,har Lokacin da kai Sallah a masjid nace kuje gida to a lokacin aka ɗaura auranku" lumshe idanunsa kawai yay yana jin wani sanyi a ransa,gaba ɗaya ya manta da abinda Jalilerh tai masa hankalinsa kuma ya koma kanta, a nan sukai sallar magrib da issha'i sannan sukaiwa Papa da Jabir sallama akan gobe zasu dawo kafin su huce Ibadan. Uwa sundu ce tsaye gabanta kuma Joshua ne yake magana yana faɗin "dukkan abinda kika faɗa kinayi mene yasa yanzu baza ki cikamin burina na ba? Kina kallo wani bare yazu ya tafi da ita" dry Uwa sundu tayi tace "kai ƙaramin yaro tsuhuwar gaba ce tsakanina da Papa,yanzu haka bayan taɓa barinsa ba,nina kashe masa babban ɗan sa na shanye jinin jikinsa,nina saka ya kura ɗan sa wata uwa duniya,nice silar lalacewar mazantar Jalal tun yana yaro,nina aika aljani yakai maganin harya sha,sannan nai asiri a jikin madubi duk sanda ya tsaya sai na zuƙi jininsa,duk abinda nai kake tunanin zan rabu dasu? Ka saurari zuwa wayewar gari kaga abinda zai faru" tana faɗin hakan ya shige ƴar bukkar ta. Gaba ɗayansu a room ɗin Abbou suka zauna,Shira ake Jalal dai na zaune yana jinsu su yake yaje wajan Jalilerh amma yana jin kunya, Irfan kam bacci ya kamsa hakan yasa yay ficewarsa ya nufi room ɗin sa, Mama ficewa ganin zaman yay yawa yasa Abbou faɗin "ka a nan zaka ƙwana kenan" shiru yay sai da Zulfa tace "my boo matarka na jira" kunyace ta kamasa ya miƙe zai fita Zulfa tace "come closer" kansa a ƙasa yaje wajanta ta rungome sa,tare da bashi peak a kumatu tace "Allah yay baka albarka tare da matarka baki ɗaya" lumshe idanunsa yay idanunsa a rufe ya bata peak kumatu yace "love You Ammi" tace "love You too my boo" yana faɗin hakan ya fita miƙewa Abbou yay yana zuwa ya rungome Zulfa ajjiyar zuciya suka sauke a tare tace "i missed Hubby"dry tai masa tace "more missed Abbou Jalal" a ƙwance Jalal ya sameta tana ta kuka ita ɗaya daga ita sai towel ta cure jikinta waje guda,jingina yay da jikin ƙofar yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da numfashi,cikin ƙasa da Murya slowly yace "Wify..." jin muryrsa yasa ta miƙe da sauri har ta towel ɗin jikinta na faɗuwa,kuka ta saka masa tare da bubbuga ƙafarta kaɗan tana cije lips sbd zafin da ƙasanta yake mata,jikinta yabi da kallo lokaci ɗaya idanunsa ya sauya kala yana jin yayi tsigar jikinsa na tashi tunda yake bai taɓa ganin mace naked haka ba sai yau, lumshe idanunsa yay kana ya ware mata hannayensa da ɗan sauri kuma slowly ta ƙarasa wajansa tana zuwa ta faɗa jikinsa shi kuma ya haɗe hannayensa yay covering ɗinta da faffaɗan ƙirjinsa ya shiga fesar da numfashi.. _Uncle ne isn't free contact to subscribe 08119237616_ 8/2/21, 12:29 AM - Buhainat: *UCL NE* _114-115_ *_✍🏻N.Sarauta_* Kuka Jalilerh ta sakar masa tana ƙara maƙale masa,lumshe idanunsa yay yana jikin kukanta har cikin tsakiyar kansa,jin yay mata shiru yasa ta ɗago kanta idanu suka haɗa baki ta turo gaba tare dasa hannunta ta ɗan dakesa a tsakiyar ƙirjinsa,yana ɗan sakin murmushi yace "Auchhhi" kwaɓe baki tayi tace "bakai ne ba" waro idanunsa yayi yace "da nayi me?" Ganin kallon daya kewa ƙirjinta yasa tayi saurin manna ƙirjinta da nasa tana jin wata kunyarsa na kamata tace "shine ka tafi ka barni ko?" Taɓe baki yayi yace "ashe daman ana damuwa da wanda ba'a so?" Da sauri ta kallesa kafin ta saƙalo wuyansa da hannayenta ta sakar mata lallausan murmushi kafin ta sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan murmushi, lumshewa idanunsa yana yadda tsigar jikinsa take tashi yanayinsa na sauya sam bai son wani abun da zai sanya ya ƙara raɓar jikinta,domin yasan idan har yace zai ƙara shigarta tabbas za'a samu matsala,amma yaga ita kamar bata san halin da yake ciki ba sai wani birkitasa take,jinin abinda take masa yay saurin zare bakinsa daga cikin nata yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa, kwaɓe fuska tayi kafin ta kama hannunsa ta ɗura a tsatin zuciyarta hakan yay dai-dai kuma da saman Brest ɗinta cikin wata sassan yar muryar tace "Uncle tayaya kake tunanin zan gujeka? Bayan kullum kai ne a raina bana samun cikakken bacci idan na tuna cewa baby ce zata sameka bani ba sai naji zuciyata ta karye,bacci ya ɗaukewa idanuna, wallahi Uncle ban san mene so ba sai a kanka,har takai ko ganinka nayi ko muryarka naji sai zuciyata ta buga, kullum cikin kuka nake, tsanar kai na ta kamani mene yasa zai sanya zuciyata za tasu abinda yafi ƙarfinta? Ka fini ƙyau,ilimi both sides arabi da boko, ka fini komai na rayuwa hakan yasa naji cewa kafi ƙarfina dole na samawa zuciyata hqrin rashinka,ina addu'ar taka koyar dani ta neman zaɓin Ubangiji akan Allah ya zaɓa mini miji na gari wanda zai soni kuma ya ƙauna ce ni,wanda zai zama bango a gareni wanda zai zama inuwata,wanda zai zama garkuwa ta,amma kasan mene?" Idanunsa a kanta kamar wani tsoka a hankali kuma ya girgiza mata kansa, murmushi tayi tana zare masa babbar rigar jikinsa tare da hular ta ajjiye saman bed tace "Idan na tambayi zuciyata wata ke so kullum sunanka take kira, UNCLE NE ya taimaki rayuwar ki a lokacin da akaso kasheki, UNCLE NE ya baki gata ya zama uba a gareki, UNCLE NE na ya baki rabun lahira wanda ba kowa zai iya haka ba" idanunsa da sukai jaa ta kalla tare da jan gemunsa tace "the you know what? You're my wife my favorite kai ne komai nawa idan nai kuka kai ne idan farin ciki kane, INA SONKA UNCLE, I LOVE YOU UNCLE, انا احبك اوكل ,JE T'AIME UNCLE, MUJHE TUMSE PYAAR HAI UNCLE, you're the rest of my life kai nake kaji naji daɗi kai nake gani na samu nutsuwa a jikinka za ƙwanta nai kuka sbd nafi samun nutsuwa a tare da kai,my heart only loving you you're the one i prayed for,your absence is like curse,if you go away I'll die, sweetheart i swear on you, every time I see you my eyes wet with tears,my heart.... Addicted to you!! Don't ever...betray me! I am used to you it's not my fault, without you... it's impossible to life.." bai san Lokacin daya matse best ɗinta dake hannunsa ba, ƴar ƙara ta saki tana jaa baya tare dayi masa dry da sauri yasa ƙafa ya taɗota ihu tasa zata faɗi yay saurin zubewa a ƙasan carpet ta faɗa jikinsa gaba ɗaya sukai baya suka ƙwanta a saman carpet ɗin, kwallon ta kawai yake yama rasa mene zai mata kawai saiya rungome ta ya fashe da kuka,ganin babban mutum wanda a haife zai iya haifar kamarta da yayi auran wuri yana kuka kuma mijinta sai kawai itama ta fashe da kuka tana ƙanƙamesa, ƙasa cewa komai yay sai kanta daya shiga shafawa tare da bubbuga bayanta, muryarsa na rawa yace "shiiiiiit Wify is a enough" kwaɓe fuska tayi tana manna masa lips ɗinta a ƙirjinsa tace "to bakai bane" ɗan murmushi yay yace "naji nai laifi am sorry kinji?" Kaita ɗaga masa kana shi kuma ya miƙe da ita a jikinsa kai tsaye ya nufi bathroom ya sakar masu shower tana jikinsa sai dry take masa ganin duk yadda yake maƙale mata,bayan sun gama wankan ya ɗaura alwala tare da sanya towel a waist ɗinsa ita kuma yasa hannu ya ɗauke ta akan stoll ya ajjiyeta sai da ya fara shiryawa ya sanya farar jallabiya kana ya fara shiryata wasu fararan kaya masu ƙyau ya ɗaukar mata a cikin kayanta,bayan ya gama shiryata ya kalleta yace "wait" kaita ɗaga masa ya juya zai tafi wajan Daddumar daya shimfiɗa tayi sauri riƙesa tare da rungome sa ta fara shafa sumar ƙirjinsa da sauri ya lumshe idanunsa a muryrsa na rawa yace "kiwa Allah kada ki karyan alwala" dry tayi tana ƙara ƙasa da hannunta zuwa wajan wandonsa da sauri ya cireta a jikinsa yana baya dry yace "nidai ki taimaka nai sallar lafiya wlh kin kusa rusan alwala ta" biyosa tayi tana cire rigar jikinta tace "ai saina rama guduwar da kayi min" da sauri ya ɗauke ta cak ya kwantar da ita da sauri kuma ya fice daga ɗakin,dry tai masa tare da rungome pillow tana sauke numfashi,kafin ya dawo tayi bacci wani lafiyayyan murmushi ya sauke kana ya zare kayan jikinsa ya fesa parfume mai ƙamshi tare da fesar mouth freshner,hasken ɗakin ta kashe Sannan ya kwanta kusa da ita yana zare kayan jikinta sai da yay mata naked kana ya rungome ta ya sauke numfashi,yasan daya taɓa wani abu na jikinta to dole ya buƙaci tarayya da ita badan ya so ba ya lumshe idanunsa yana shafa cikinta yana addu'ar Ubangiji yasa a da ransu na farko ya cilla ƙwansa cikin mahaifarta,a haka bacci yay gaba da shi. Washegari bayan sun gama shiryawa Jalal na cikin wata dakakkiyar shadda silver ɗin kin wando da kuma Jamper dai babbar rigar yay ƙyau tamkar ba shi ba,sai sharning yake idanunsa a cikin fararan glass yana satar kallon Jalilerh dake ƙoƙarin maƙala brezia a jikinta ta kasa,wayar hannunsa ya ajjiye tare da ƙarasawa inda take yana zuwa ya sanya hannunsa a bayanta da sauri ta juya suna haɗa idanu dashi tayi saurin ɗauke nata,sanya mata yay kana ya nufi wajan lace ɗin data ɗauka itama silver kamar sun haɗa baki,rigar ya bata ta saka,kana ta sanya sikirt ɗin tayi saurin step²,ta yaga wani farin mayafi kallonta kawai yake sabida wani ƙyau data ƙara yi masa,zama yay saman bed yana lumshe idanunsa tace "Uncle ya naga ka zauna nidai gaskiya ka tashi" idanunsa ya buɗe yace "an fasa tafiyar ai" kwaɓe fuska tayi kamar zatai kuka tace "dan Allah! Ka tashi mana ni yunwa na keji" hannunsa ya miƙa mata ta isa garesa yace "da gaske yunwa kikeji?kuma kina son tafiya?"kai ta ɗaga masa yace "ni kin kashe min jiki bana iya tafiya idan ba zafi kika rage min ba" turo baki tayi tace "zafi kuma? To me zan maka ni? Please ka tashi" ta faɗa tana jan hannunsa da sauri ya jawota zuwa ƙasan sa dai-dai tsakiyar ƙafafuwan sa yace "kina son tafiya?" Da sauri tace "eh" idanunta na kawo ƙwalla lumshe idanunsa yay kana ya sanya hannunsa cikin wandonsa ya zaro abarsa wacce take halbawa sabida feelings ɗin daya keji idanunsa a rufe ya jawo kanta tare da saita abar dai-dai bakinta muryarsa na rawa yace "take this, suck it please Wify" jikin tane ya fara rawa tayi saurin rufe idanunta tace " i can't Uncle ban iyawa" ta faɗa idanunta cike da hawaye, shi kam Jalal ji yay kamar tana ƙara masa wutar sha'awarta shima cikin rawar murya yace " please Wify don't make your husband cry,all this is urs,such it ni na kini" kaita girgiza masa kuka nason ƙwace mata tace "Uncle ban iya ba tsoro ina" hawaye ne ya saukar masa domin indai a wannan ɓangaren ne shi mai rauni ne cikin Muryar kuka yace "kina son nai fushi dake? Kina son Ubangiji yay fushi dake? Ko farin ciki nane baki so? Ko kuma nine baki so?" Da sauri tace "stop saying that Uncle wlh i love You so much" yace "ok if you really love me just such my Jalal" sa sauri ta kafa kanta saman bobo ɗinsa ta shiga tsotsa kamar alawa, lumshe idanunsa yay idanunsa na kawo ruwan hawaye jikinsa ya fara rawa,ya shiga sakin wani sexcy sounds kamar ba Uncle ɗinta ba, slowly kamar mai tsoron kada taji masa ciwo ta fara zuƙar bobo ɗinsa yasubuhanallah! Tunda yake bai taɓa jin daɗi irin na yanzu ba ji yake kamar su dawwama a haka,kasa jurewa yay ya sakar mata kuka yana pouting lips ɗinsa,jin abo mara daɗi yasa tayi saurin cire bakinta da sauri ya mayar mata bakinta yana ƙara danna kanta ƙara suka saki shi yay ƙarar samun nutsuwa ita kuma tayi ƙarar jin wani ruwan abu ya shige mata baki, numfashi ya shiga saukewa kafin a hankali ya mayar jikin wandonsa idanunsa da suka sauya kala ya buɗe ya kalleta suna haɗa ido ta sakar masa kuka tana dukansa a jiki,dry yay mata yana kashe mata ido ɗaya kwanciya tayi zatai birgima yay saurin miƙewa tsaye ya rungome ta yace "sorry! Uncle ne ya baki milk?afuwa ban ƙarawa" da ƙyar ya samu tayi shiru kana suka fita yana mata magana a hankali ita kuma ta dry,suna fita suka samu Abbou da Irfan sai Mama ga kuma Papa da Jabir da kuma Katarina gefe guda kuma Zulfa ce tana tsaye cikin wata Black ɗin abaya mai red ɗin stones,tana ganinsu ta saki Murmushi ta nufi inda suke Jalal na ganinta ya juya zai shige ɗaki da sauri Jalilerh tasha gabansa ganin Zulfa ta cin masa kawai sai ya rungome Jalilerh tare da ɓoye fuskarsa a wuyanta, leƙa fuskarsa Zulfa tayi taga ga rufe idanunsa cikin sanyin murya tace "my boo ni akai kunya?" Jin muryarta yasa Jalilerh saurin Juyawa tace "Ammi kece"sai kuma tayi saurin janye jikinta zata gudu cikin ƙasa da Murya yace "noo! Please am shy kunyar Ammina nake" kallon bakinsa Zulfa tayi tace "My dear mene yace haka?" Dry Jalilerh tayi tace "Ammi wai kunyarki yake" jinjina kanta tayi hankali kwance kuma tace "sbd ka gudu wajan matanka hala? Ko kuma sabida ban zauna tare da kai ba,matar kace ai ko zaku shekara babu mai magana,nida nake addu'a Allah ya sawa daranku albarka na samu grandchildrens" da sauri ya ƙara maƙale Jalilerh yana jin kunyar Ammin tasa,da idanu Abbou yay mata nuni tai shiru tana kunyatasa amma tai burus tace "ohhhhyaaaa! Move my dear" ɗan matsawa Jalilerh tayi ita kuma ta durƙosa ƙasa ta shiga tsakiyar su tace "to gani a tsakiyar ku sai kunyan ya tafi ko? Kwaɓe fuska yay tare buɗe baki yace "Ammi" tace "Yes! My boo" kasa magana yay sai zare jikinsa da yay daga na Jalilerh ya shige jikin mahaifiyarta sa rungome sa tayi tana sakin murmushi tace "Wow! at least ya bawa mother ɗinsa beautiful hug, ALLAH yay baku albarka ya kawo zuri'a masu albarka" gaba ɗaya wajan suka amsa da Ameen tayi peak ɗin kumatunsa tace "i love You my boo" yace "love You too Ammi" ya faɗi hakan shima yana bata peak daga nan Kuma ya ƙarasa wajan Abbou ya zame hularsa ya rungome Abbou shafa sumar kansa Abbou yay yace "God bless you" daga nan kuma ya ƙarasa wajan wajan Jabir shima ya rungome sa kallon mahaiyarsa JALILERH yay Katarina ganin haka yasa ta buɗe masa nata hannun a tare suka shige jikinta shida Jalilerh shafa kansa tayi kana tai masa addu'ar da zata iya, kuka sukaji an saki da sauri suka juya Mama ce tsaye tace "daman nasan buba gantalalliya ya ɗauke ni,yaywa kowa dodone dodone ban dani sabida yaga wajan kwanana to wlh ko jikina ka taɓa ban yafe ba" dry Irfan yay yace "bafa ke ɗaya ce ba'a rungome ba,Nima jira nake ga kuma Papa" bakinta na kumfa tace "Uwarka Salamatu ita kakewa dry bani ba,banza siririn wufi kawai fuska duk ciyawa" tana cikin masifa Jalal ya rungome ta gaba Jalilerh ta baya ihu tayi tace "Allah na tuba ka yafan mene wannan? Yaya sunansa a'a wlh babu ruwana" wajan Papa suka nufa shima yasa musu albarka daga nan kuma Jalal ya rungome ƙanin nasa,daga haka suka nufi airport akan idanunsu Papa jirginsu Jalal ya tashi zuwa Ibadan. 8/2/21, 12:29 AM - Buhainat: &&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&& _116-117_ Lokacin da jirginsu Jalal ya sauka a Ibadan Aryan da Imran da Jafar ne suka ɗauke su, Jalilerh data kalli Aryan sai ta sunkuyar da kanta ƙasa,shikam dry ma take basa,a haka suka ƙarasa gidan gwamnati duk da cewa tafiyar ta sirrice amma hakan bai hana mutane sani ba,aka dinga zuwar masu Barka da zuwa,ranar da daddare Abbou ya faɗawa Mameey dukkan abinda ya faru,sosai kuma sukai murna da ganin junansu Musamman Mameey, Jalal kam Allah Allah yake gari ya waye ya shiga office ya fara binciken wanda yake saka hannu irin nasa,suna zaune suna dinner duka familyn Abbou ya numfasa yace "Allahamdulillah! ALLAH shine abin godiya dukkan yadda kake tunanin abu to ba haka ne yake kasancewa ba,ban sani ba wacce zanyi magana domin ta ko zata fahimce ni ko ba zata fahimta ba"shiru yay yana sauke numfashi kafin ya ɗan kurɓi lemon dake hannunsa ba cikin glass cup, kana yace "Nihila dake nake,nasan cewa abun ba zai maki daɗi ba,amma idan kina da hankali da kuma ilimi abune mai sauƙi a gareki na wajan fahimtar maganata, Maganar aurenki da Bobo babu ita yanzu keda Aryan ne za'a haɗa auranku ina fata kin fahimta" da sauri ta kalli Abbou sai kuma ta sunkuyar da kanta ƙasa ba tace komai ba,Aryan ne yace "but why Abbou?" Kai tsaye Abbou yace "dalilin shine Muhammad yasha nonon mahaifiyarta wannan shine kawai,kuma nasan kusan cewa babu inda aka tabay haɗa aure ga wanda suka sha nono ɗaya ko?ita kanta murgayiyar bata san da hakan ba shiyasa tace haka" shiru wajan ya ɗauka can kuma Mama tace "kedai shila Allah yay maki gyaɗar duguwa banda ita takwarar buba waye zai iya zama da wannan miskilin"murmushi kawai Jalal yay idanunsa akan Jalilerh wacce take sanya nama cikin bakinta tai fresh tayi ƙyau gwanin sha'awa, miƙewa Abbou yay yace "Jibi za'a tashi da azumi so bana son wata bidi'a ta gayyar mutane,gobe ina sha Allah za'a ɗaura auran Irfan da ƴar ruwarsa sai kuma baby da Aryan sai Imran da Nusaibat tunda waccan yaƙi sonta"yana faɗin hakan ya nufi part ɗinsa,a hankali kowa ya fara shiga part ɗinsa ya rage daga Jalilerh sai Jalal da kuma baby a hankali ta miƙe kanta a ƙasa ta haura sama inda part ɗin bobo yake alrdy an mayar mata da kayanta can,gun ya rage Jalal da baby,itama miƙewa tayi zata bar wajan idanunta na kawo hawaye murya can ƙasa yace "ko baki son Aryan ɗin ne?"girgiza masa kai tayi wajan ta ya ƙarasa ya leƙa fuskarta yace "to kukan na mene" jikinsa ta faɗa ta saki sabon kuka sai da tayi mai isar ta sannan tai yace "Are you okey!? Cikin kuka tace "yeah?" Yace "the you like him?kina son Auren ko kuma aima Jafar magana" girgiza kanta tayi tace "zanbi umarnin Abbou nasan bazai bani abinda zai cutar dani ba"kanta ya shafa yace "good gal" daga nan ta shige nata part ɗin wanda suke ƙwana tare da wacce Irfan zai aura,a daran Anty Sajida da Firdausi da kuma Ammi wato Zulfa da Mameey ba suyi bacci ba suka shiga gyara yaran nasu Jalal kam Lokacin da kace ya turo Jalilerh cewa yayi tayi bacci,da sauri ta ɗaga kanta dake ƙirjinsa zatai magana yay saurin rufe mata baki,bayan ya gama wayar ya kalleta yace "ya akai en matan Uncle ɗinta?"kwaɓe fuska tayi tace "idona biyu fa" gira ya ɗaga mata yace "i knew mijinki ke buƙatar ki" tace "to basai kace haka ba" kallon idanunta yayi bai ce komai ba dan yasan ba lallai ta fahimta ba,bayan sunyi shirin bacci yazu sallar lafila ta bishi zata riƙesa yay saurin ficewa a ɗakin dan yasan burinta ta sashi sauya alwala, kwanciya tayi daga ita sai pink ɗin rigar bacci half body mara hannu gaban rigar duk net ne,tana jin zai shigo tayi saurin rufe idanunta wajan dressing mirror ya tsaya ya fesa all parfumes da yake using dasu na dare,kafin ya kashe wutar ɗakin cak ya ɗauke ta da sauri ta buɗe idanunta jinta asama yace "idan zan raya sunna da matata to tabbas a gadon mijinta za'a raya sunar kin gane" tsoro ne ya kamata domin har ga Allah tana shan wahala a wajan sa,gashi baya kawowa da wuri sai tasha wahalar gaske,yana zuwa ya kwantar da ita saman bed ya zare kayan jikinsa itama ya zare mata,da zafi² ya shiga hargitsa ta lokacin da zai shigeta kukan shagwaɓa ta sanya masa ganin ba zai iya hqr ba shima yasa mata kuka yana faɗin "please Wify,kiji tausayin Uncle ɗinki kefa haliyata ce" baki ta turo tace "to zafi fa" da sauri yace "i promise banyi maki da zafi ina son zanya ƙwai na cikin mahaifarki duk da ina da tabbacin tun daran farko kika ɗauke duk abinda na baki,akwai ajjiyata ina son ganin jini na please ki juri ki zama jaruma mana" ya faɗa yana ƙara sakar mata kuka ƙafarta kawai ta buɗe da sauri ya shiga kwarara addu'a harya samu ya ratsa cikin jikinta, yasubuhanallah! Ji yake kamar bai taɓa saninta ba,da yaga zai kawo sai ya fita a jikinta sai kuma ya koma a haka harya samu nutsuwa ya jawota jikinsa yana shafa bayanta, jikinta yaji ya ɗauki zafi sosai da ƙyar shima ya miƙe tare da ɗaukan ta wanka yay mata shima yay suka na tsarki _(Nasan kusan yadda ake wankan tsarki)_ kana ya bata peracitamol yana sakar mata lallausan murmushi ita kuma saita saka masa kuka a haka dai ya jata suka kwanta bacci rungome da juna.kamar yadda Abbou ya faɗa haka ne ya kasance misalin 11 na safe aka ɗaura aure guda uku ko wanne akan sadaki dubu 1500k sosai mutane suka taru harda wanda ba'ai tunaninsa ba sannan aka ɗauko photography a dinga yi masu pocti Jalal kam gidan gunarsa ya shiga yasha babbar riga fara tass Jalilerh kuma tasa atamfa Holand baƙa mai zanan jaa da fari ɗinkin duguwar riga buba wacce tasha shuwariski,ta murza ɗauri a nan aka dinga fal masu photo har kayan Fulani babu wanda basu saka ba,basu tana jikinsa sbd ciwon da kanta yake mata wasu kuma ya ɗan ɗura ta saman cinyarsa wasu kuma tana gefenta haka a dingayi kala-kala Musamman ya ɗauki Madija domin yadda da photonansu,tun a wajan aka dinga watsa photo Gwamna Muhammad Jalal Kabeer bobo da Matarsa Jalilerh Jabir bobo ita haka ya laƙa ba mata,bayan komai ya lafa yaje ya kwantar da ita a ɗakin Ammi shi kuma ya shige motarsa zuwa office ɗinsa securities suka rufa masa baya,tsaye Aryan ya samu Baby tana sauke numfashi tasha lace green mai ƙyau kallonta yay kana a hankali kuma yace "Baby!!!!" Kana a ƙasa tace "Na'am" gyara tsaiwa yay yace "look at me" kasa kallonsa tayi sai daya kuma magana sannan ta kallesa, hannayensa duk biyun ya buɗe mata kamar ba zata jeba sai kuma ta ƙarasa domin har ranta bata ƙin yayan nata,tana zuwa ta shige jikinsa numfashi ya sauke yana rungome ta sosai a jikinsa kafin a hankali kuma yace "so the you love your brother?" Kai ta ɗaga masa yace "no baki da baki ne?" Cikin kunya tace "yeah" yace "ok tell the you love me?" Da sauri tace "i love You Yayahhhh!!" Kai ya jinjina yace "thank you" kanta ta ɗaga suka haɗa ido zata ɗauke nata yay saurin riƙe fuskarta yace "kalleni mana,am your Husband" kallonsa tayi shi kuma ya shiga kallon jikinta can yace "remove the cover please baby" kafin tai magana ya janye veil ɗin lumshe idanunsa yay yace "Allhamdulillah!" Sai kuma ya sanya bakinsa cikin nata ya fara bata sumbata shiru tayi domin abun mamaki yake bata wai yayanta ya zama mijinta,ita kam ai ba zata iya haka shiyasa akace mata sunfi maza kunya,daga nan lissafi ya fara sauya wa cak ya ɗauke ta ya nufi cikin bedroom ɗinsa da ita, ɓangaren Irfan da Imran ma haka ne ya kasance su Anty Sajida kuma sukace a ranar zasu tafi sbd suna son yin azumi a gida. A can Birnin nufar kam kullum sai Jabir ya ƙara kuyar da dukkan wanda ya amshi addinin Musulunci karatu kuma Allahamdulillah da yawan mutane sun amsa, Jabir ya fara soyayya shida matarsa hankali kwance,wannan sauyin da aka samu yasa uwa sundu ta shiga tashin hankali ga gari ya fara ƙyau shukoki sun fara fitowa,ruwan daya ƙafe duk sun dawo,da sauri ta nufi wani ɗaki domin ɗauko wani ƙahonta wanda tana busa shi wuta take fitowa ta jikinsa ta nufi wajan da akeso,tayi hakanne a son ta na halakar da Birnin baki ɗaya wanda suka goyi bayan ta kuma ta rabu da su wannan shi ne,tana zuwa ta ɗauko cikin hanzari tayi waje cikin rashin Sa'a ƙahon ya faɗi itama ta faɗi gefe guda,baki ta buɗe ta saki ihu sbd gatarin daya faɗo a bayanta, ihun da tayi ya sauka a cikin ƙahon wata iriyar wutace ta fita daga cikin ƙahon tayi sama bata tsaya ko ina ba sai jikin Uwa sundu cikin ƙaramin lokaci wutar ta ƙone komai na wajan,gaba ɗaya fadar Uwa sundu ta zama toka, birnin ya rikice wasu kuma tsoran Allah ya kamasu Uwa sundu da kanta ta kasa kare kanta bare su?gaba ɗaya suka cika fadar Papa aka basu musulunci. Duk Binciken Jalal kasu ganu komai yay abun ya fara damunsa gashi kullum ɓarnar ake masa,duk yadda yasu danne abinda yake damunsa sai da Mameey ta fahimta tambayar duniya tace masa babu komai,yana shiga part ɗinsa ya samu Jalilerh na kwance a saman bed tana bacci wanka yay sosai ya shirya cikin wasu English dressing sleep ya ƙara kyau da fari da kuma ƙiba sosai yake samun nutsuwa wajan matarsa duk da kullum sai tayi masa kuka ga zazzaɓin, kwanciya yay kusa da ita yana jawota jikinsa tare da zare ƴar rigar baccin buɗe ido tayi tana ganinsa ta ƙara shigewa jikinsa tana sakin ajjiyar zuciya,kanta ya shafa yace "sorry Wify babyna ke wahalar dako?" Kallonsa tayi domin bata fahimci komai yace "Yeah! Nasan nayi ajjiya ai,kuma ita ta fara aiki nanta 9months am going to be father WOW! Can you imagine" lafewa ta ƙara yi ajikinsa tana shafa ƙirjinsa,daga nan kuma ya fara juyata ganin zatai masa kuka kuma yasan ba lafiya gareta ba yasa ya rungome ta ya shiga tofa masu addu'a har bacci ya ɗauke su. A Ranar da aka ɗauki azumi na farko Lamir yazu amma aka hana shi shiga surutai ya farayi yana faɗin shine ya haukata shine yay mata gaza,a haka harya nufi Babban titi cikin rashin Sa'a wata ƙatuwar mota tayi gaba da shi nan take ƙafarsa guda ɗaya ta fita,ana zuwa dashi asibiti ya fara ihu yana cirar gashin gabansa yana ci,ganin hakan yasa suka nufi dawanau dashi domin hauka yake sosai. Ranar da akai sati ga azumi Jalal na office ɗinsa yana duba wasu takardu masu amfani,jin kiran Asr yasa ya miƙe cike da nutsuwa ya shiga bathroom yin alwala yana fitowa yaga babu takardun dafe kansa yay yana kiran sunan Allah gaba ɗaya ya rasa me ke shirin faruwa dashi gashi har anfara yi masa surutai, Jafar ya kira yace "where are you?" Jafar yace "ina gida vanay jin daɗin ne" Jalal yace "i want to see you now idan ba damuwa" Jafar yace "ok I'll try my best ganin cewa nazu but zazzaɓi nake olser na ya tashi kasan azumi"daga nan sukai sallama,kasa zuwa Masjid yay sai a office ɗin yay sallar Jafar ne yay sallama ya shigo cikin parlour'n da ƙyar Jalal ya amsa ganin Jalal cikin damuwa yasa Jafar faɗin "ur excellence is anything happen ?" Numfashi Jalal ya sauke yace "kawai na gaji da aiki shine nace ko zaka tayani" tsaki yaja yace "kai amma dai ka rai nan hankali dana san wanne wlh ban zuwa" miƙewa tsaye Jalal yay yace "I'm coming" yana faɗin hakan ya shige cikin wani bedroom,da sauri Jafar ya miƙe tare da fara duba tarin takardun wajan wata paper ta kwangilar 20.5m ya gani da sauri ya ɗauka tare da ɗaukan abu ya buga stem ya juya zai sanya paper a cikin aljihu yaji Jalal yace "i knew Jafar,Nasan you're the one da kake min haka,kawai ina son na tabbatar ne kuma thank God na gani da idona,why Jafar? Why? Me nai maka har haka da kake neman daƙusar dani?" Wani kallo Jafar yaywa Jalal kafin yace "wlh na tsaneka Jalal,ban taɓa ganin abinda na tsana sama dakai ba,ka kwace komai nawa dukkan abinda nayi niyyar yi a raina saika rigani firtawa, duk sanda na ganka ina jin kamar na saka wuƙa na yanka kona harbeka" idanun Jalal ne ya sauya kala yay jaaa yama rasa mema zaifi,how long Jafar ya ɗauka yana cutar da shi? Mene yay masa? Cikin sanyin murya Jalal yace "me nai maka?" Dariya Jafar yay yace "me kake min kake tambaya? Tun a Paris ka fara cutar da zuciyata yarinyar da nakeso taƙi ni sbd soyayar da take maka,gaba ɗaya students da lectures basu da magana sai na Muhammad Jalal Kabeer bobo,naga kai scholarship ma aka ɗauke kuma ni da kuɗin uba naje makarantar,amma komai sai ace bobo....," Ƙwafa yayi yace "na shirya fitowa takarar shugaban ɗalibai a Paris ka rigani,a zahiri nabi bayanka amma ta ƙarƙashin ƙasa nake cin dunduniyyarka,nan ma dai banyi Sa'a ba duk exam kana fita da good results amma banda ni,daga nan na yanke shawarar zama Governor a Ibadan idan mun dawo,ƙwatsam naji wai ka fito takara,dukkan abinda kake tunanin Mubarak Yahya cibo ya akaita maka nine sanadi na nake sashi komai,kuma nina sashi ya kashe ƴarsa ta cikinsa sbd gudun matsala,na huce dukkan yadda kake tunani Malam au ur excellence,ni mugune ina da wayo kai kuma baka dashi miskilanci ka yay min daɗi ina gudanar da abinda na keso cikin sauƙi, Mubarak Yahya cibo ya shirya tuzarta rayuwarka ta hanyar yi maka asiri ka dinga bin mata,sai dai shima ya makara sbd na riga shi ƙudirin haka,ka tuna sanda nazu da safe kana bacci nace wajan Abbou nazu? Ko ɗaya ba Wannan ya kawoni ba nazu domin cimma burina na zuba maka gani a inda kake kwance,shima Mubarak cibo wawa ne domin na sanya matarsa ɗauke maganin yanzu haka kafin ya bawa Lamir ya saka maka,ita kuma ta barbaɗa masa maganin a wajan barcinsa,yanzu haka yana can yana bin mata shi,abin baƙin cikin daka kaƙi lalata Jalilerh domin nasu ka lalata yadda abin zai min daɗi,rashin samun baby matsayin mata bai taɓa damuna ba saboda ba son Allah nake mata,sai na AURETA nai mata filla-filla sannan zan saketa a ranar,to yanzu Muhammad Jalal bobo wakake tunanin zai taimake ka?idan kasan halina wasu sun sani? Ko kuma kana da shaidar kamani a hannunka" And...," Bai ƙarasa magana yaji an daki kansa da ƙasan gun,da sauri wasu sojoji suka fara shigowa sai da suka cika office ɗin yadda wani saurayi, murmushi Jalal yay yana ɗan lumshe idanunsa kafin ya kalli Jafar yace "now is my turn to talk malam Jafar,tunaninka Jalal bobo shasha ne? tunanin bobo bai san makashinsa ba?to tabbas kayi kuskuren na daɗe da sanin dawa nake tare since before,Duk Wannan bai daman ba sai ɗauke JALILERH da kasa akai na fahimci haka a lokacin da Hibba ta kirani FRIST sunanka ta fara kira daga nan nai saurin kashe wayar bawai ita ta kashe ba kuma nayi hakan ne sbd kada kaji abinda take faɗa,kuma sosai na fahimci tashin hankali a fuskarka,kasa Aryan ya ɗauki photona da JALILERH dalilin hakan nai restore ɗin wayarsa amma sai da na ɗauke komai na kan wayar, shi bashi da tunanin da zai fahimci komai,abu na gaba kai ne kasa aka yaɗa cewa mahaifiyata mahaukaciya ce,kuma kai ne mutum na farko daya faɗa min haka,ina da bambanci dakai,kai kana da gaggawa ni kuma a hankali nake bin komai,Nasan cewa sa hannun da ake kai ne kake yinsa domin na tuna sanda kace sa hannuna hana birgeka harna koya maka.." ajjiyar zuciya ya sauke yana juya girgiza kansa tare da fesar da numfashi,matashin saurayin ya kalla yace "bani wayar"da sauri ya bashi kai tsaye vedio ya shiga har yanzu vedio'n da sukaiwa JALILERH ha Jafar can a gefe tana ganinsa tayi saurin cewa "yaya Jafar.." da sauri kuma ya koma ya ɓuya,nuna masa vedio'n yayi yace "akan wannan vedio'n aka kashe mutum ko?to kuma gashi abinda kuke gudu ya faru, wannan ya sace wayar ganin abu mai muhimmanci ya nemi tare nuna min komai,tun a lokacin na ƙara sanya idanuna a kanka,ka shirya min dinner na murnar zaɓe na gefe guda kuma ka shirya a harbeni, Wannan dalilin yasa nace bana zuwa, baƙin cikin hakan kai kuma ko gidanmu baka dawo ba ka nufi gida,to yahhhh? Ya kaga salon takun nawa kaje ka ƙara ilimi na zama da mutane"yana faɗin hakan ya cire abun recording ɗin da yay na all maganar da Jafar ya faɗa ɗazo ya bawa sojojin kana ya kalli Jafar yace "Hausawa sunyi gsky da sukace makashinka yana tare da kai,yanzu na tabbatar ba kowa zaka iya yarda da shi ba, tunda wanda ka ɗauka matsayin amini yay maka haka bare wani,kaje ka girbi abunda ka shuka zaka samu abokan naka Mubarak Yahya cibo da Faisal Lawan a gidan yari"yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom hana sauke numfashi bai taɓa jin zafin abota irin ta yau ba,yasu Jafar har ransa Amma gashi shi ne yake cin dudduniyyarsa. A shirin ga azumi ya ɗauki Matarsa zuwa umara yabar ƙasar baki ɗaya. 9Months ago JALILERH ce kwance jikin Jalal sai juyi tajei tana riƙe turtsetsan cikinta wanda ya kusa shiga wata na goma,hankalin Jalal gaba ɗaya a tashe yake ganin yadda matar tasa take shan wahala kamar zata mutu, Ammi na zaune gefe guda da farin babynta wanda tayi 2weeks da haifarsa fari tasss mai kama Jalal, Mameey kam hankalinta a tashe yake, Mama ce ta shigo da ruwan rubutu a hannunta zata bawa Jalilerh da sauri Jalal ya rungome Matarsa "kaga gantalalle yoooo banda sallama ina kai ina shiga harkar mata,ko dai mata maza ne bamu da labari? a'a wlh matsa kaban waje kasan kuɗin dana kashe wajan rubutun nan kowa?"dole ya bari ta bawa Jalilerh maganin ai kam nan naƙuda ya tashi fafur Jalal yace shifa babu inda zashi,ganin haka yasa Ammi tazu ta ɗauke sa daga Wajan suna zuwa waje ya faɗa jikin Zulfa ya fashe mata da kuka kamar yaro,kansa ta shafa ba tace komai ba,suna tsaye yaji kukan baby da gudu yay ɗakin Ammi ta riƙesa,suna tsaye har Mama ta FITO da babies guda biyu cikin towels,da sauri ya amshi yaran sai kuma ya bawa Ammi shi kuma ya zube a ƙasa yana sujudul shukri,yana tashi ya ƙara amsar yaran gaba ɗayansu mata ne kamar su ɗaya sak ɗaya nada dawadar Allah a ƙasan bakinta ɗaya kuma a ƙasan hancinta, komai nasu babu bambanci, hawaye ne ya sakko masa ya rungome yaran yana sakin kuka, Abbou ne ya shigo yana zuwa Jalal ya miƙa masa yaran yana dry sosai yace "Abbou ka grandchildrens ɗinka"yana faɗin hakan ya nufi ɗakin JALILERH tana kwance idanunta a rufe yana zuwa ya kwanta kusa da ita tare da rungome ta itama ya saka mata kukan farin ciki, rungome sa tayi tana hawaye tace "meye abun kuka mijina? abinda kake so ne ka samu,zanta tara maka zuri'a har sanda Ubangiji zai ɗauke numfashi,burina bai huce ka soni kaji tausayi na ka riƙeni da yarana amana"da sauri yace "Ni zan roƙeƙi ki soni kuma ki ƙauna ce ni,amma ni na daɗe da sallamamaki tawa zuciyar ina ƙaunarki fiye da komai nawa JALILERH, ni naki ne har abada ina alhafari da samunki matsayin matata i love You so much Wify wlh ina sonki bansan yaya ne zan faɗa maki irin son da nake maki ba" murmushi tayi masa tana ƙara rungomesa,A ranar babu wanda bai son matar Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo ta haifi tawayen mata kuma *TAGWAYEN ASALI (book)* bayan ɗubbin wahalar da Bobo yasha kafin samun yaran ya shafe dukkan wani *ZARAFI (book)* daya samesa tare tsallake *TUGGU BIYU (book)* da akai masa. Ana kwana biyu suna Jabir da da Katarina da Papa suka sauka a garin Ibadan, ɓangaren Mama ƴan uwanta na ƙauye sunzu hakama ƴan uwan Mameey lokacin baby itama tana da ciki wata biyar hakama Nusaibat ga matar Irfan duk kusan lokaci ɗaya suka samu ciki, Ranar suna yara suka samu sunan Zulfa da Da Mameey Zulfa da Salmerh kenan, ana kiransu da Lawiysat da Ikkilmerh, sun samu kyauta masu yawa daga shugaban ƙasa,sarkin Ibadan da Sarkin Kano da sauransu Jalal kasa cewa komai yay sbd murna da kuma farin ciki,Ranar da daddare kowa ya koma wajansa daman baya barin kowa ya kwanar masa a part,an shirya yaran cikin showel sai baccin gajiya suke itama tana kwance cikin kayan bacci ta gaji sosai,yana zuwa ya durƙosa wajanta yace " surprise surprise" tace "what?" Yace "a'a canki" turo baki tayi tace "nifa ban sani ba" paper hannunsa ya bata tana buɗewa tayi saurin sakin ihu tare da faɗawa jikinsa tace "Uncle Admission na University of Cairo Egypt what of surprised?"sai kuma ta sanya masa kuka,dry yay mata yana shafa bayanta sai da tayi kuka sosai sannan ya cireta yace "meye na kukan i think is that is what you want ba,to stop cry Wify in sha Allah gobe jirginmu zai tashi tare da Mama zamu duk mouth zanna dawowa Ibadan sbd duba aiyoka" ƙara rungomesa tayi tace "thank you Soo much Uncle Allah ya ƙara maka arziƙi da kuma wadatar zcy ina sonka MIJINA ina ƙaunar ka UNCLE" Ikkilmerh ce ta saka kuka da sauri ya ɗauke ta yace "bata tasha stop all this basai kiyi gdy ba,abinda kika bani babu abinda zan maki na biyanki" kallon Ikkilmerh tayi tace "UNCLE NE ya cikamin farin cikina ƴar baba, UNCLE NE ya sanya na sameku a cikin rayuwata, UNCLE NE ya bani rabon lahira,ki tayani godiya wajan UNCLE kinji sweetheart" kuka ta ƙara sakawa da sauri ta buɗe rigar ta Brest ya bai yana ta shiga feeding yarinyar, kallonta yay yana lumshe dry tayi masa tace "Uncle yadai" gira ya ɗaga mata yana kwaɓe fuska yace "ba kece zaki bama Ikkilmerh har rabuna ba"dry tayi masa ta nuna masa ɗaya brest ɗin tace "take it komai na ka ne" lumshe idanunsa yay a hankali kuma ya sanya bakinsa akan nipples ɗinta ya shiga zuƙar ruwan Brest ɗinta,kansa ta shafa tana lumshe idanunta tana jin Yadda yake shanye mata ruwan brest,cikin ƙasa da Murya tace "i love You Uncle" kasa magana yay sai "uhm" da yace sakin nonon Ikkilmerh tayi tana kallon Mahaifin nata kamar Baba sai kuma ta saka kuka,da sauri Jalilerh ta mayar bata baki,kansa ta cire yay saurin kwallon ta tace "i love You"idanunsa a lumshe yace "i love You too Wify" sai kuma ya maida bakinsa saman nipples ɗinta.... ALLAHAMDULILLAH! *ABINDA NA FAƊA DAI-DAI ALLAH KA BANI LADANSA,WANSA NAYI KUSKURE KUMA ALLAH KA YAFE MIN,ALLAH YASA KUYI AMFANI DA RASIN CIKIN LABARIN* *INA GODIYA GA MASOYA WANDA SUKA SANYA KUƊI SUKA SAI LITTAFIN UNCLE NE😍TABBAS NASAN SOYAYYA NE INA KUMA ALFAHARI DAKU AKO SA YAUSHE, AƘWAI WANDA NAKE BI KUƊI A TSOFAFFIN FANS ƊINA TO BAN IYA GANESU IDAN SUN SAN KANSU INA JIRANSU A KODA YAUSHE* *GAREKU MASU KARANTA MIN LITTAFI ƘYAUTA,BANA DA HAƘƘINKU TO NIMA BANA SON KU TAFI DA NAWA HAƘƘIN, SANNAN BAZAN MAKU ALLAH YA ISA BA AMMA NASAN KUSAN ALLAH BAYA YAFE YAƘƘIN WANI AKAN WANI🤷🏻‍♀️TO DAI WLH WLH ALLAH LITTAFIN UNCLE NE NA KUƊI NE WANDA YA KEJIN ZAN IYA BIYANA HAƘƘINA GA ACCOUNT NUMBER ZAN BAYAR SAIKA TURO KUƊIN KA TA NAN,WANDA SUKE GROUP ƊINA BASU BUƘATAR DUCOMENT SBD ALRDY SUN KARANTA* _Accout no 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ *MU HAƊE A SABON LITTAFINA NA KUƊI* NEW BOOK *ZARAFI* *NI'EEMERH SULAILAM SHU'AIBU* _NIMCYLUV SARAUTA 👑_