🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa *Godiya* Alhmdllh ala kulli halin tsira da amincin Allah su tabbata ga shugabammu annabi muhammad S A W da ahlayensa da sahabbansa"yah Allah yadda na fara wannan book lafiya yah Allah kasa na gamashi lafiya yasa ya amfanemu baki d'aya. *Tsokaci* sunan wannan book d'in ga wacce ta tab'a karantashi abaya ba'a gamashiba har ana cewa ana jiran book 2 "to bbu zancen book 2 labarin zai sauya salo ne amma duk d'aya ne inkuma baki tab'a karantawa to garzaya ki Fara yanzun"bana son abini da zancen wai wata uwa akeso cmpt ko kuma wata tambaya nayi bayani ta yadda kowa zai fahimta"idan kin tab'a karanta shi bbu cigaba kibi wannan zakiga komai.... *Gargad'i* wannan littafi k'irk'irarran labarine ban yishi dan wata ba ko wani" idan yayi cin karo da irin rayuwarki arashine...... dedicate to all my fans🥰💓 BISSIMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM free 🅿️ 1&2 *sokoto state* Anguwar gobirawa........... misalin k'arfe 5:48 pm"yarinya ce budurwa y'ar kimanin 22 yrs tsaye abakin wani k'ofar gida mai dakali"tana sanye da riga da siket na atamfa red sun kamata sosai"ta yafa siririn mayafi asamqn kanta"wanda kallo d'aya zaka yiwa yarinyar ka tabbatar batada wani kamun kai balle wata cikakkiyar tarbiyya"doguwace fara"batada jiki "sannan kallo d'aya idan kamata zaka iya kiranta kyakykyawa"amma idan ka nutsu kana kallonta bazaka sakata sahun jerin kyawawa ba"amma batada muni"ga k'ira mai d'aukar hankalin duk wani namiji lafiyayye tanada ita"hasken man bleeching ne yak'ara sakq ake mata kallon kyakykyawar gske....wani saurayi na tsaye a gefenta"wanda shekarunsa bazasu wuce 33 yrs ba"kansa ak'asa yana kallon k'asa kamar mai yin nazari ko fahimtar wani abu acikin k'asar" hakan yasa banga fuskarsa ba"cikin karairaiya da lankwashe murya budurwar mai suna *jidda* ke fad'in gsky my *Abdul* yazama wajibi nayi ankon bikin maryam "sbd nice babbar k'awa"biki saura 3 weeks ban siyi anko ba sai yaushe zan siya kenan?"in kuma bazaka iya siyamun ba bbu damuwa sai nasan yadda zanyi wani yasiyamun"maza nawa na wulak'anta sbd kai???"tafad'a tana yatsina amma tak'i yarda ta kallesa sbd tasan idan ta kalli cikin manyan idanuwansa masu kwarjini bazata iya gaya masa haka ba"d'ago kansa yayi yana zuba mata manyan idanuwansa masu girma farare tas.....kallon sa nayi nace masha ALLAH! ubangiji yyi baiwar kyawu,kwarjini ,kamala hade da haiba"domin in badan yanayin hutu ba,da baya samu sai kace ba d'an nigeria bane lol... wankan tarwad'a ne shiba fariba ,ba kuma bak'i ba "yanada manyan idanuwa farare masu sakawa maraji tsoronsa" dan in yatsare mutum da ido dole yaga kwarjininsa" ga hanci har baka,uwa uba sajen daya k'awata doguwar fuskarsa dashi"wanda ke Jan mata da yawa cewa suna sonsa ,yanada kirar in garmar mazaje dan k'akkarfane ,jikinsa duk gashi amurde yake....idan kuwa yana mgn cikin sweet voice nasa baza kaso yadena ba"yah Abdul yahad'u💯"duk macen data ganshi muddin batada masoyi zatayi sha'awar mallakarsa amatsayin mijin aurenta"cikin nutsatstsiyar muryarsa mai dad'in amo da sauti yake fad'in I'm so sorry jiddah nah! 15K ne yanzun nan aka banisu na d'inki"5k kuma zan biya kud'in kayan d'inkin dana siya"yafad'a yana kallon fuskar jiddan yana jiran jin me zatace?sbd shidai bai cika doguwar mgn ba"jidda na k'okarin mgn wata budurwa tazo agefensu zata wuce ta shiga cikin gidan"tana sanye da yunifoam pink colour na islamiya ajikinta" da face mask a fuskarta"Ahankali ta musu sallama tana fad'in ina wuni?"yah Abdul ya amsa da lafiya qlau *bilkisu* jidda ta tab'e baki bata tankaba"bayan wucewar bilkisu ta wani shagwab'e fuska tana fad'in nidai 10k nake buk'ata"sbd 8k kud'in atamfar"sai 2k na head"kallonta kawai yakeyi sbd mamaki"yarasa meyasa jidda batada tausayi?"musammun idan taso abu"okay bara natafi tunda bakada time nawa"bece komaiba ya zaro kud'in dg aljihun wondon jeans nasa dark blue yazare 5k yamik'a mata sauran"bbu godiya ko amsa da hannu biyu"kawai tasaka hannu guda ta amshe kud'in"yariga yasaba da halayenta tun tsawon fara soyayyar shi da ita" kimanin 2 yrs hake take masa"zan wuce gida magrib ta gabato! yafad'a cikin cool voice nasa"jidda ta d'ago kanta ta kallesa tanajin kamar ta rungumesa"kukan shagwab'a tasaka tana fad'in nidai my Abdul da sauran time fa......jingina jikinsa da bango yayi da sauri sakamon abinda shagwab'ar jidda ta hadda masa"shiyasa bai cika son zuwa zance guntaba"sbd tana masa abubuwan dake tayar masa da hankali"cikin dakiya da b'oye yanayinsa ya sauya fuskarsa wajen fad'in jidda yaushe zan turo iyayena agidan ku?"b'ata rai tayi suka had'a ido"saurin janye idanuwanta tayi tana fad'in tayaya zamuyi aure bakada aikin yi balle gidan kanka?"da mamaki yad'ago kansa ya kalleta"yad'auki wasu few seconds kafin yace" d'inkin dana keyi ba aiki bane??gida kuma ki bari Ayi auren mana kigani " gsky sana'ar d'inki ban daukeshi aiki ba"kanada degree naka ka bari kasamu aikinyi mana"kinga jidda! idan aurenah ne bakya sonyi ki fito kimun bayani mana"yakikeso nayi da raina?"8 month kenan ina miki mgn kina mun yawo da hankali" so kike na cutu da abinda ke damuna na feeling ko kuwa yaran layi kikeso nakamako me?"yafad'a cikin kakkausar muryarsa"yawani d'aure fuska"saidai hakan ba k'aramin kyau yak'ara masaba"ganin yana k'ok'arin yin fushi yasaka jidda yin k'asa da murya tana fad'in miye amfanina my Abdul?"ko bamuyi komai ba ai ko romance zan barka kayi dani kafin zuwa time d'in auren.....bakida hankali ne jidda?"yakatseta da mamaki"yana cigaba da cewa"me kike nufi?"to bari kiji bazan tab'a aikata zina ko kusantarta ba"ban kuma tab'a zaton haka dg garekiba"inada k'anwa da yayu mata da y'ay'an dangi"idan kayi zina da k'anwar wani ko yayar wani ko y'ar wani"kaima za'a yi da taka! idan naso aikata zina jidda da tuni na fara aikata ta"amma bbu abinda na tsana aduniya irinta"yana fad'in hakan yaja doguwar tsuka yyi gaba yana bar mata k'amshin turarensa......jidda taja tsaki tana tab'e baki had'e da d'age kafad'a irin ko ajikinta" tana fad'in kafin safe zamu shirya ne"kaga namiji har namiji saidai kashi! bakada kud'i"wanda sune jin dad'in rayuwa"ta fad'a tana k'ok'arin shiga cikin gidan su taji muryar *babawo* yana fad'in jiddancy babbar yarinya! juyowa tayi sbd kanta yafasu"tana murmushi tace"mutumin 2days?"kedai bari naje lagos ne"jiya nadawo"ina Asee baby?"tana gidansu fa"lafiya kake nemanta?"lafiya qlau" wani party zamuje da ita anjima" naje gidansu bata nan"kedai nasan ba zuwa zakiyi ba"tana k'ok'arin mgn Abba ya iso zai wuce ciki"babawo yamasa wata y'ar iskar gaisuwa"ya amsa ya wuce ciki"jidda ta dubesa tana fad'in sai anjima mayi waya ko?"dadai kina what's app ko face book ko exter gram"dasai muyi fira ta chats"amma kina fama da baby nokia aida matsala....sosai abin yayiwa jidda zafi"tana ganin ai laifin Abdul ne dabai siya mata babbar waya ba"kuma shi yanada wayar babba ai, k'in mgn tayi ta wuce ciki"Abba na tsakar gidan yana alwalar sallar magrib jidda ta shigo gidan bbu ko sallama"K! Abba yadakatar da ita"tana wani cin magani ta tsaya"dg yau nakoma ganin kina taramun maza a k'ofar gida ranki zai b'aci"kisa nar mun wanda kika fidda yaturo iyayensa Ayi mgn....ah ah gsky abin baikai hakaba! wace irin mgn ce haka mlm?"wannan ai rashin adalcine"ka bari ta zab'a ta durje sannan ta fitar"tunda Allah yabata farin jini ai dole ta kula maza ko?"ga wasu nan bbu farin jinin muna gani bbu mashin shini"cewar magajiya tana yin tsaye abakin k'ofar d'akinta data lek'o"jidda ta tab'e baki ta wuce ciki"tana gunguni"Abba ya ajiye buta yana dagowa yakalli magajiya"yasan yanzun yadawo gidan" kuma girkin tane amma ta masa banza bbu sannu da zuwa" sbd be dawo da leda ba ahannunsa"saidai sahura ce gudar matarsa ta masa sannu da zuwa ta zuba mishi ruwan alwalah"amma gashi dg yayi zance Akan jidda ta fito bbu shiri tana mgn harda yada habaici wa matarsa" fuskarsa ad'aure yadubeta tanata wani cika tana batsewa ita ga mai y'a"Abba ya girgiza kansa yace"magajiya kenan!! ina jiye miki YAU DA GOBE ta juyo kanki"shin ke wace irin UWACE ke? kaga mlm dan Allah ka barni"kaidai bakaine ka haifi jidda ba"ko baki kamata bazai bitaba"dan Allah ka tursasa y'ar ka bilkisu ita ta fitarsa mijin "in kuma gajiya kayi da zama dani bbu matsala"ran Abba ab'ace yaja tsaki yafita dg cikin gidan bai tankataba"magajiya na mita tabi jidda d'aki"batare data damu dasu fito suyi alwalar sallar magrib ba........jidda na zaune tana duba kud'in da Abdul yabata"washe baki magajiya tayi tana cewa"wannan kud'in fa y'ar lelena? tab'e baki jiddan tayi yace"kud'in ankon maryam ne dubu 10 da Abdul yabani yanzun"tsaki magajiya taja tana fad'in na rasa ubanme kika gani ajikin matsiyacin yaron nan dakika manne masa?"sai kace tsiya kansa ta k'are dazai baki dubu 10"ni yanzun bazaki bani komai ba aciki?"gsky da sake yaron nan be dace dakeba jidda"burina ki auri mai kud'i yadda zan huta mak'iyanmu suji haushi"wlh nima inada wannan burin ummah"amma Abdul daban yake acikin maza ummah" duk cikin mazan dake cewa suna sona ban tab'a had'uwa mai kyau da kamala irin saba"kyawun banza bbu zufar aljihu"ki rabu da d'an wahala kawai"shiru kawai jidda tayi dan da wuya ta iya rabuwa da Abdul...... Ak'afa yaya Abdul ya iso gidan su dake *Alkanchi*" tafe yake cikin yanayi biyu na damuwa"b'acin ran da jidda ta hadda masa da yanayinsa daya sauya"sai kuma far gaban me zaije yatarar agida?"tafiya yakeyi cikin nutsuwa yana tunani"wasu da yawa na masa kallon yanada girman kai sbd kyawunsa"bayan abin ba haka bane....anutse yashigo gidan nasu"asoro yatsaya yabud'e k'ofar d'akinsa ya ajiye wayarsa da zobbansa na azurfa"yafito ya wuce cikin gidan"gabansa har bugawa yakeyi sbd besan me kuma yanzun *goggo* zata fad'a akan saba?" matsakaicin gidane namai rufin asiri sosai"dan bazamu kirashi gidan talakawa ba"sallamarsa yayi Ahankali yana k'arewa tsakar gidan kallo"d'aki biyune jere cikin baranda"sai kitchen da toilet"tsakar gidan share k'al agoge"hakama tayis d'in dake jikin bango dake a baranda shima k'al yake"gidan bbu laifi yanada girma sosai" *meenah* ta lek'o dg cikin kitchen tana amsa sallamar yayan nata tana murmushi tace"yaya Abdul"duk yau bangankaba?"d'an murmushin daya fito masa da tsantsar kyawunsa yasaki kafin yace"ina shago shiyasa autar mu"dariya tayi tace"ka kyauta yaya"bara na zuba maka ruwan alwalah"tafad'a tana fitowa dg cikin kitchen d'in"yah Abdul ya zauna gab da maguji yana zare takalmin k'afarsa sawu ciki yana nad'e hannun rigarsa irin colour d'in jeans d'in jikinsa"yyinda meenah ke k'ok'arin zuba masa ruwan alwalah a buta"tana k'are masa kallo aranta tana fatan Allah yabata masoyi mai kyau"dan tasan yayanta k'arshe ne wajen kyawun"......motsin me nakeji wai?"cewar wata dattijuwa da zatayi kimanin 52 yrs data fito dg cikin bed room d'inta" tana dg tsaye tana hangensu"ta wani d'aure fuska"tana jifar yah Abdul da wani irin mugun kallon dayasaka yayi k'asa da kansa"ke mai damun ruwana ba zaiyi mun alwala agida ba"uban me yake tsinanamun agidan??"kullum aikinsa shine kiran fatara da tsiya"wani yasiyamun ruwan" shi yazo ya amfana dasu "to bazai yuyuba"yo ina amfanin haihuwar d'a marar galihu irinka?? bakada wani amfani aguna wlh" tafad'a bakinta har kumfa yakeyi"cikin wani yanayi meenah tace"........✍️ karki bari wannan book d'in yawuceki akwai abubuwa da yawa aciki yi k'ok'ari ki biya ta wannan hanyar 👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba… 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa wannan shafin nakine halak malak kiyi yadda kikeso dashi zqinab hamisu wada💓🥰 free 🅿️ 3&4 .......cikin wani yanayi meenah tace"haba goggo! alwalah d'in ma hanashi zakiyi yayi dan Allah? meyasa bakya yiwa yaya Abdul adalci?" fad'amun yadda zanyi dan ubanki"cewar goggo afusace tana tunkaro meenah dake tsaye"yah Abdul yamik'e tsaye zuciyarsa na wani irin zafi ya k'ak'aro murmushin yak'e yana fad'in meenah jeki Ida aikinki"goggo kiyi hak'uri zanje masjeed nayi alwalah d'in acan"yafad'a cike da ladabi"goggo taja tsaki had'e da cewa"ina ruwana ma da Inda zakayi?"ke kuma kutsugagga ki fita dg idona na rufe"zaki tafi ki bani waje ki idamun girkina ko kuwa?"hawaye na tausayin yah Abdul suka wankema meenah fuska"tana girgiza kanta tace"goggo Inda badan inada tabbas kece mahaifiyar muba danace ba kece kika haifi yaya Abdul ba.... ji kikeyi tass! goggo ta d'auke meenah da mari mai rai da lafiya tana mara dakk'uwa"yah Abdul ya girgiza kansa bece komaiba ya juya yafita"goggo ta dinga masifa da bala'i"meenah batace komaiba ta zuba ruwan tayi alwalah d'in tana kuka"kafin ta koma kitchen d'in ta duba girkin sannan ta wuce parlourn..... bayan sallar magrib yaya Abdul yashigo cikin parlourn goggo"tana zaune kan kujera tana kallon tv kamar tasan me suke fad'a"sau 3 yanayin sallama Amma ta masa banza"k'asa kan carpet yazauna ya sunku yadda kansa ak'asa Ahankali yace"goggo sannu da gida!"kaga dan Allah bana son takura"akanme zakazo kamun zaune?"yah Abdul na k'ok'arin mgn meenah tashigo parlourn da plate d'in abinci a hannunta na shinkafa da miya da nama" ta ajiye gaban yah Abdul"wlh meenah idan bakiyi hankali daniba saina miki baki"dan ubanki dani dashi wa kikafi so?"haba goggo menayi kuma?"oh bakisan me kikayi ba kenan?meenah na k'ok'arin mgn sukaji sallamar yara suna fad'in ance gashi"washe baki goggo tayi tana mik'ewa tsaye" kamar zatayi tuntub'e ta fita tana fad'in da alama d'an albarkane yabayyanah"meenah ta girgiza kanta tana bin yah Abdul da yayi tagumi"da kallon tausayi yad'ago kansa suka had'a ido"d'aure fuska yayi yace"dg yanzun komai goggo zatamun ko zata fad'a akaina bance kisa mata baki ba"ki d'auki abincin ki mayar banaci"yafad'a murya adake"dukda yana jin yunwar amma bazai iya ciba"meenah na k'ok'arin mgn goggo ta shigo d'akin da kaya nik'i nik'i a hannunta tana fad'in wayyo Allah haihuwar mai arzik'i tayi arayuwa"dana haifi talaka gara na haifi mai arzik'i"yo miye ribar haihuwar fatararre Allah natuba?"ke meenah maza kwasomun sauran kayan can dake acikin baranda"meenah batayi mgn ba ta fita"yah Abdul yayi k'asa da kansa yana mamakin sbd bedashi kawai mahaifiyarsa ta tsanesa?"Assalamu Alaikum! cewar kabeer yana shigowa cikin parlourn"da kallo nabi d'an lelen na goggo wanda bbu alamar tarbiyya atare dashi"yana sanye da k'ananun kaya"jeans d'in yayi k'asa har boxer nashi ana gani"yabar uwar suma cike da kai"ya zauna gefen goggo yana fad'in my mom na sameku lafiya?"lafiya qlau kabeer ya habujan ?"sannufa da hanya d'an albarka"yauwa mom(haka yake kiranta sbd yafi k'arfin yace"goggo)kallonsa ya maida kan yaya Abdul yace"yaya sannu gida nasameku lafiya?"lafiya qlau kabeeru"ah ah dakata ! bana son rashin tsoron Allah akanme zaka b'atama d'ana suna??yazo baka masa mgn ba"sbd kana masa hassadar yafika"saidai shine yafara maka mgn"idan baza kace kabeer ba ka bari"basar kawai mom"cewar kabeer yana d'aga wa goggo hannu"hakan yayi daidai da shigowar meenah parlourn"yah Abdul beyi mgn ba sbd beson raini amma yaji haushin kalaman kabeer""itadai ta masa cin fuskar data keso zai hak'ura tunda mahaifiyar sa ce" amma bazai d'auki raini agun na k'asa dashi ba"ya mik'e tsaye yafita"goggo ta tab'e baki "meenah na dg tsaye tace"yaya kabeer sannu da hanya"yauwa sis"tayi d'an murmushi tana jawo plate d'in abincin da yah Abdul be tab'a ba zata ajiye agabansa"goggo tayi saurin dakatar da ita gun cewa"kinga ki canzo masa wani"tunda shi wannan zalamammen beciba"kabeer yyi saurin cewa" mom ta barsa gsky dan bazan iya cin girkin taba dan is local"ba girmana baneba ,wannan villager girl d'in tayi girki naci "abarshi naje restorent naci kawai"hmm yaya kabeer kenan! rayuwa batada tabbas"ada kafin kayi kud'in ince irin wannan abincin kakeci koma wanda bai kaisaba ko?"wata uwar tsawa goggo ta dako mata"bbu shiri tabar parlourn tana mamakin halin mahaifiyar tasu....goggo kuwa firan yaushe gamo sukayi tayi da kabeer kafin ana kiran isha'i yasanar mata zai tafi masaukinsa yahuta da safe zai dawo"dan baya kwana agidan Idan yazo sai hotel duk time d'in daya zo..... bayan fitarsa ,meena dake zaune atsakar gidan ta share hawayen ta"ta shigo parlourn ta zauna ta dubi goggo daketa duba uban kayan shopping da kabeer yamata tace" wlh koda kasheni za'a yi bazan dena fad'in gsky ba "domin ana nuna banbanci sosai agidan nan k'arara"sannan na yarda da ake cewa" duk wanda yake da kud'i agdnsu to shine Alh komin k'arantarsa "gashi nagani anan gidan"kwata kwata yah Abdul ne babba agdn nan amma sbd bashida kud'i an maidasa k'arami! komai sai yah kabir shine na kirki me kyan hali mu duk b.....cikin tsawa goggo tace" wlh ko kimun shiru ko namiki shegen duka "ai dukiyar kabeer ta miki rana dan ubanki"tunda da ita kike ci dasha da hidimar karatunki"fita ki bani guri shashar banza kawai.... yah Abdul kuwa yana fita shagonsa na d'inki yanufa"gaba d'aya duniyar ta masa zafi"amma dukda haka ya fawwalawa Allah komai"shagon abud'e yake sbd wanda suke atare ashagon suna d'inki yafito"kasancewar akwai nefa shagon da haske"yana shigowa wayarsa nayin y'ar k'ara alamar shigowar message"musa abokinsa na zaune kan kujerar da yah Abdul ke zama"kallo d'aya yayiwa abokin nasa yasan yanada damuwa"d'an murmushi yah Abdul yasaki yana fad'in na hak'ura my jiddo nah"yafad'a yana koma karanta message d'in da jidda ta turo masa naban hak'uri da nuna kulawa"tab'e baki musa yayi sbd yaji abinda Abdul yafad'a"shifa harga Allah aransa" be son soyayyar Abdul da jidda sbd wasu miyagun halaye na jidda"saidai yanayin shurune dan yafahimci Abdul d'in na yiwa jidda wani irin zazzafan SO"wanda da wuya ya iya rabuwa da ita" kallon tausayi musa yyi masa" dan kaf yasan halin da yah Abdul yake ciki da kuntatawar UWA! dan bayada wani amini sama dashi, sun yarda d junansu ,su kashe su rufe a tare..... Ango Ango!! cewar yah Abdul yanajan sit ya zauna"musa na murmushi yace"bakada kirki abokina 3 days kenan rabona dakai"nadubaka ta online naga kajima baka hauba"hakane abokina"amma kana Ango miye ya fiddoka awaje?"gunka nazone ai"muje dg waje"okay yah Abdul yafad'a suna mik'ewa tsaye suka fita"nura dake d'inkinsa yatab'e baki"dan yatsani yaya Abdul dukda bai masa komai ba"hakanan yakejin zafinsa"bayan kuma yah Abdul d'in shine yanemi alfarma wa nura daya dinga d'inki ashagon bazai biya kud'in haya ba..... suna fitowa musa yace"mutumin girkin amarya nazo muje kaci"bakada kirki Abdul"kaine babban abokina amma tun ranar daka rakani d'akin my hafsy baka koma zuwa ba"d'an murmushi yah Abdul yayi yace"kaidai ka godema Allah tunda kasamu Inda zaka huta"inama ace nine nasamu nayi auren nan abokina"in sha Allah kaima zakayi"ina jin tausayin duk yarinyar data fad'o hannunka idan kukayi aure mutumina"hmm! jiddah na kake tausayi ko?"shiru musa yayi sbd haushin jiddan yakeji ko yau yaganta tsaye da babawo"yaran dabaida tarbiyya sai shaye shaye dabin mata shine aikinsa"kayi shiru"wani abu na tuna"amma zan tambayeka"yafad'a suna tafiya anutse"musa yaci gaba da cewa"wai katab'a yiwa jidda zancen zaka turo magabatanka agidansu ?"Eh ina mata ko yau munyi maganar"metace maka?"yawo da hankali takemun amma yau dana mata mgn na nuna mata muddin bata sona tasanar mun kawai"sanin kankane musa bayan jidda ban tab'a kula wata y'a mace da sunan soyayya ba"akan jidda nasan meye so"sannan tanada abubuwan danakeso matar aurena takasance dasu"bana so naso jidda sbd kyawunta ko wani abu"inaso na aureta dan Allah"dukda kasan ita zuciya batada kashi"amma komai nata yamun"Allah yashige mana gaba to"cewar musa.....ahaka suna fira jefi jefi har suka iso gidan musa"da key yasaka yabud'e k'ofar dake cikin soro d'in"yah Abdul yatsaya abaya yana fad'in kaje kasanarwa da madam zan shigo ko?"abokina kai bak'ontane?"kadai je haka yadace amusulunce"to uztax"yafad'a yana dariya yayi cikin gidan"bbu jumawa musa yamasa flashing"Ahankali yah Abdul yanufi cikin gidan yanayin sallama anutse"musa ya amsa"yashiga cikin parlourn"musa na zaune agefen hafsat matarsa"hannayensu sark'e da juna"tanata jin kunya amma musan ko ajikinsa"dukda dare yafara amma tasha gayunta"ran amarya yadad'e"yafad'a yana k'ok'arin zama kan kujera"kanta ak'asa tana murmushi ta gaishesa"musa na mata rad'a suna dariya"yakama hannun ta suka wuce ciki"yah Abdul yasaki ajiyar zuciya sbd ba k'aramin burgesa sukayiba"atake shima yafara hasaso su ahaka shida jidda"wai tana zaune samqn cinyoyin sa tana masa shagwab'a....abokina mun barka kai d'aya ko?"bbu damuwa Ango"dariyar shakkiyanci musa yasaki yana zama kan carpet yajawo warmers d'in abincin"yazuba musu komai"friend rice dataji kayan had'i tanata k'amshin curry da spices"ga soyayyan naman rago asama....cikin y'an mintina sukayi k'at"atare suka fita sbd su tafi masjeed yin sallar isha'i.... Da dare misalin k'arfe 10:30 pm"yah Abdul ne kwance rub da ciki"akan katifarsa ad'akin sa "dg shi sai boxer yarufe jikinsa da bed sheet"sai matse k'afafuwansa yakeyi sbd ciwon mara dake addabarsa"sai juyi yakeyi yana rintse idanuwansa gwanin ban tausayi"dama yasan muddin tunda yaje wajen jidda comform ne zatayi masa shagwab'arta dake hadda masa sha'awa"gaba d'aya yana son kasancewa da y'a mace akusa dashi"dan yakasance mutum mai yawan buk'ata"amma Allah besa yyi aureba"taya samu aikin yi yakeyi ba aureba"amma wannan matsalar tasaka shi tunanin yyi auren anan kusa..yajima yanata juye juye sai wajen 1am bacci yyi awon gaba dashi"cikin ikon Allah yayi mafarki....koda yafarka da asuba jikinsa duk yab'aci"sosai yaji dad'in jikinsa"amma far gabansa guda yadda zai shiga cikin gidan yayi wankan wajibi"dan yasan goggo natashi sallar asuba"duba time yyi a phone nasa"da sauri yatashi sbd gudun kar yamakara"jallabiya yasaka yafito da babbar butarsa rike ahannunsa dake cike da ruwa"Ahankali yatura k'ofar yana sand'a yashiga"bbu kowa atsakar gidan"dan akwai nefa"Ahankali yanufi toilet"agaggauce yayi wankansa da alwalah yafito"Ahankali yanufi k'ofa yana hamdalar goggo bata ganshiba.....bekai bakin k'ofar ba yaji ance kai!!......✍️ zazzafan labarine mai saka mai karatu shauk'i"ba'a Fara komaiba zak'in labarin na agaba yi k'ok'ari ki biya ta wannan hanyar dan adama dake👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa wannan shafin nakine y'ar gata mmn sultan😻Allah yabaki lafiya🤲 Free 🅿️ 5&6 ""juyowa yayi da sauri"gabansa yayi mugun fad'uwa sbd arba da yayi da goggo dake tsaye tana masa kallon tuhuma" Ahankali yace" goggo ina kwana?" Tsaki taja tace" da ba'a kwana ba ka ganni?kai dan ALLAH bakiji kunya ba?"to wlh ban yarda da kaiba zan duba yarinyata kada kalalatamun ita wlh....zaro ido yyi cikin bacin rai yana kallonta akan zargin datake masa " Ahankali yace"zato zunubine koda yakasance gsky dan ALLAH kirik'a kyautata mun zato ....atsawace tace" to uba na naji fad'a kakemunko ?" girgiza kai yyi hade da cewa kiyi hak'uri, hade da ficewa dg gidan yanajiyota tana masifarta.... Meenah dake daki tana jiyosu ta fito dan tayi alwalar sallar asuba" duk fuskarta jage jage da hawaye " Kallon goggo ta yi tace" kiyi hak'uri da mgn ta ,gsky kiji tsoron ALLAH goggo"banaso Allah yakamaki da laifi" me yah Abdul yamikine arayuwa dan ALLAH? " Inhar uba zai lalata y'ar cikinsa to natabba ta yah Abdul zai iya lalatani ,in kuma uba ba zai iya lalata y'ar cikinsa ba to yah Abdul bazai lalataniba...dan ni a uba na daukesa! sbd dawainiyar da yyi dani arayuwata tun ina k'arama....ta's ta's goggo ta dauke meenah da wani gigitaccen mari hade da cewa" munafukar banxa da wofi yimun shiru nace"ban hanaki idan ina mgn kisamun baki ba?" batace komai ba ta dafe kuncinta tana hawaye ta nufi toilet" Goggo taja tsaki ta koma d'aki tanata masifarta" Asalin labarin....mlm salisu shine mahaifin su Abdul"asalinsa d'an garin katsinane a k'aramar hukumar batsari LG"anan kowa nasa yake"kasuwanci yakawoshi gari sokoto"har yayi aure da fatima(goggo) wacce kowa nata ke anan sokoto" mlm salisu ne su 3 ne awajen iyayensa"baffa Aminu sai salisu da k'aninsu tanimu"goggo shekararsu 2 da aure ta haifi d'anta namiji" kyakykyawan gske aka saka masa suna ABDUL'HAKEEM! goggo takasance mace masifaffa " sosai mijin nata ke hak'uri da halinta suna zamansu"bata bama yaron kulawa da suke kira Abdul"abubuwa da yawa bata masa saidai uban yamasa"bayan shekara 4 ta haifi kabeer"wanda ke mugun kama da ita"ta d'auki son duniya ta aza masa"sosai take nuna banbanci tsakaninsu da Abdul" shekarar kabeer 6 aka haifi meenah"wanda atime d'in yah Abdul nada 10yrs" sosai yayi farin cikin samun k'anwa mace"yad'auki kulawa da tattali yana yiwa meenah" meenah nada 3yrs goggo ta sakar masa kulawa da meenah har ta fara tasawa"yah Abdul ya kammala SSCE d'insa yana lavel 1 mahaifinsu yarasu sanadin ciwon ciki"atime d'in meenah na primary 5"kabeer kuma yana SS1"ahaka suka cigaba da lallab'a rayuwa"wanda saidai hak'uri"goggo nayin y'ar sana'arta agida"shi kuma yah Abdul yana karatu da koyon d'inki"kabeer kuwa dama can fil'azam bashida wani burin daya wuce yayi kud'i aduniya"wajen kanikanci yake zuwa yana samun kud'i"ahaka yah Abdul yahad'a degree nasa a fannin political science"shi kuma kabeer yayi diploma"meenah kuma tana secondary school atime d'in"cikin ikon Allah kabeer yasami aiki yatafi Abuja"amma shi yah Abdul be samu ba"Alh bashir mahaifin musa yabashi Aron shago yasiya masa keken d'inki" shine dalilinsa naci gaba da d'inki"dama tun a baya goggo na hantararsa"to sai Allah yasa kabeer yasamu aiki shi bai samu ba"aikuwa abin yaci gaba da wakana"yanata hak'uri da ita"kabeer baya ganin mutuncin kowa dg dangin goggo harna ubansu"abinda yaga dama yakeyi goggo na goyon bayansa"bayan yah Abdul yafara d'inki ne yahad'u da jidda suka fara soyayya wacce itace ta cusa kanta agunshi"dg taje samo canji ashagonsu"bayan nan yayiwa nura hanya yadawo shagonsa suna d'inki atare"ayanzun meenah tana aji 1 poly"wanda komai na karatunta kabeer ne yabiya"meenah yarinya ce mai sanin yakamata"tana son yah Abdul da tausaya masa"shekarunta 22 yanzun"bataso tayi aure yanzun saita kammala karatunta"shiyasa bata kula samari"kabeer kuwa bayan wata 1 ko sati 2 yake zuwa sokoto yakwana 2 yakoma gun aikinsa"shine ma yagyara gidan yamaidashi ginin zamani.... yah Abdul nada sanyin hali mgn bata dame shiba"shiyasa ake masa kallon miskili ko mai girman kai"yanada tsafta sosai"dukda ba wani k'arfi ne dashiba"amma yana k'ok'arin yiwa kansa sutura iya k'arfinsa"da siya ma kansa turaruka masu k'amshi da kama jiki"tun yana 22yrs yafahimci yanada matuk'ar buk'atar y'a mace akusa dashi amma yasawa ransa hak'uri da dangana"musa abokinsa ne tun suna yara"har Allah yasa aka sasu skul atare"ahaka suka taso cikin aminci"yah Abdul sannu a hankali soyayyar jidda ta masa wani irin wawan kamu"shiyasa komai takeso saiya mata duk yadda zaiyi kuwa zaiyi yamata"dan ita batada tarbiyya tsaye take rok'onsa yamata kaza"in bacin jidda dayakema wahala da abinda zai mallaka aduniya yanada yawa"tsab zata kirashi tace"yunwa takeji yaje yasiya mata abu kaza zataci"idan yanadasu yasiya mata"in bedasu yasi mata daidai k'arfinsa"amma bata godewa sai hange"yah Abdul yakasance yanada ruk'o da ibada sbd yanada ilimin addini sosai"shiyasa cikin ikon Allah duk wata shaid'aniyar mace da zata nuna tana sonsa badan Allah ba yake take mata burki"duk wani burinsa da farin cikin sa yata'allaka ga jidda"har mamakin irin son dayake mata yakeyi....hand some guy ne yah Abdul"Inda yanada manyan kud'ad'e da haduwarsa sai tafi hakama.... wacece jidda? hauwa'u umar! shine cikakken sunan jidda"kowa nata anan sokoto yake"su 3 ne awajen iyayensa" dg yaya ghali sai jidda sai k'aninsu hamza daya rasu"mahaifin jidda yafi shekara 12 da rasuwa"bayan rasuwarsa k'aninsa Abba (wato mlm mamman) yazo ya auri magajiya sbd yarik'e yaranta"mlm mamman mutumin kirkine"yana sana'ar siyan da cefane da kayan awo"yanada mata 1 da yara 3"Ana's bilkisu,da auta khalifa"suna zamansu lafiya da matarsa ummi(sahura)koda ya auro magajiya tazo tafara nuna kishi da ganin k'yashi"sahura bata kulata"shekarar magajiya 2 da auren mamman ta haifi d'anta namiji Aliyu"dg shi bata koma haihuwa ba"yanzun shekararsa 8"magajiya mace ce mai son abin duniya da hange"bata son k'aramar cimaka"tanason taci abincin mai dad'i"shiyasa tabi ta lalata rayuwar jidda ta sangartata"ghali yana sudan karatu yafi shekaru 2 acan"jidda ce da Aliyu kawai gaban magajiya"jidda ta kammala SSCE nata last 2 yrs"amma bata cigaba da karatuba"batada wata kawa ko aminiya sama da Aseeya(Asee baby) dake anguwarsu kuma a mak'otansu" dan yarinyar akwai son fafa da gayu"gata y'ar talakawa amma bata ajiye kanta wuri kad'an ba"shima babawo anan anguwar tasu yake"sosai Asee baby ke k'ok'arin d'ora jidda akan hanyar datake bi"dan halin uwar Asee dana magajiya kusan guda ne"jidda yanzun ta yafe islamiya bata zuwa sai bilkisu kawai ke zuwa" Bilkisu nutsatstsiyar yarinyace"shekarunta 18 yanzun"tana SS3 suna gab da last paper"tayi saukan alk'ur'ani me girma yanzun hadda takeyi"tanada ilimin addini sosai da sosai"tanada burin zama nurse"bilkisu kyakykyawar gske ce"dandai tana b'oye kyawun nata"wankan tarwad'a ce"tanada dogon gashi bak'i"gata da siririyar muryar"ita ba gajeraba bakuma doguwa ba"bata make up balle shafe shafe"any time tana d'aki yin karatu ko hutawa"Inka ganta tsakar gidan umminta takeyiwa aiki"in kuma ta fita waje skul ko islamiya zataje"shima zata zumbula hijab ta fita bayan tasaka face mask"da yawan mutane suna fad'in basusan fuskartaba"wannan halin na bilkisu yatsonewa magajiya da jidda ido"suna k'ananun maganganu da yada haibaici "ai bilkisu batada farin jinin samari"shiyasa ta tsaya a zuwa islamiya"ummi dai bata tada kai ta kallesu sbd tasan hassadace da jahilci ke damunsu"yah Ana's"saurayine d'an kimanin 27yrs"yana karatunsa da tsaron shagon k'anin ummi"mutum ne na k'warai kuma d'an k'walisa"sun shak'u da bilkisu sosai"yana yi mata hidima da kyautata mata itada iyayensu"ada yana yiwa jidda itama ko yaya"amma sbd idan tayi rashin da'a yanatsawatar mata"sai magajiya tayita k'ananun maganganu da yada haibaici"ummi ta hanashi tsawatar mata"hakan yasa saita kama yakeyiwa jidda mgn"wannan kenan" Cigaban labarin.....✍️ azuba zazzafan sharhi dan samun cigaban karki bari Ayi bbuke dad'in labarin da chakwakiya na'agaba😊 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Free page 7&8 *cigaban labarin* ..........da misalin k'arfe 10:15 am "yah Abdul ne zaune atsakar gidan kan kujera y'ar tsugunne"yasha wankansa"yana sanye da yadi brown colour riga da wondo"d'inkin me gajeran hannu"kansa bbu hula"suman kansa da sajensa sunsha gyara"yayi y'ar rama da haske"sai daddad'an k'amshi ke tashi ajikinsa"sosai yayi wani irin kyau"yanata yanke farcensa na hannu"meenah na kitchen tana girki "tanata sauri ta idar sbd tana so 12: pm ta tafi skul"goggo kuma na zaune kan tabarma cikin baranda"fuskarta bbu annuri ta dubi yah Abdul tace"kai !anjima kazo ka wankemun kayana da dare kamun guga"kansa ak'asa ya amsa da to"meenah ta fito dg cikin kitchen d'in tana fad'in yaya pls Assignment d'in fa?kawo na miki"da sauri ta nufi parlour"bbu jumawa tadawo da book a hannunta ta mik'a masa ta zauna k'asa agefensa"shi kuma yadena abinda yakeyi yafara yi mata Assignment d'in da mata bayani ta yadda zata gane"meenah na sauraronsa tana tunanin irin brain d'in da Allah yabashi....sallamar kabeer ce ta dawo da ita tunaninta"sai dai tasaki baki ganin da mace yashigo kuma dg gani bbu tarbiya atare d ita sbd yanayin shigar dake jikinta yanuna hakan goggo kuwa baki washe tahau tarbarsu "tana cewa su shiga ciki,yyinda budur war tayi wa yah Abdul k'uri da idonta,dan yyi bala'in tafiya da imaninta...lolx"yana juyowa suka had'a ido da ita"yawurgo mata harara had'e da Jan tsaki....afusace kabeer yace yaya budurwar tawa kakewa tsaki dan wulakanci? "Yafad'a had'e da kok'arin shiga parlour"dan ita goggo harta shigama" Mamakine sosai a fuskar yah Abdul da tsananin bacin rai"yad'ago yana dubar kabeer" kansa yanuna yace" kabeer ni kake gayawa mgn sbd karuwa ?" Salati goggo tayi dg cikin parlourn, jiki na b'ari ta fito zani a hannu tana cewa"sharri zaka masa?" yo ai kai yadace acewa manemin mata "kuma hariji! ko atunaninka bansan irin wankan da kakeyiba kullum da asuba ?shine zaka masa sharri?abanza kak'i aure kana lalata yaran layin nan.....kuka meena ta fashe dashi had'e da salati tana cewa" anya goggo kece mahaifiyar yah Abdul ?" dakk'uwa ta mata had'e da cewa" inna sake jin bakinki banyafemiki ba " kabeer ko fitowa sukayi da budurwarshi,wacce itama tana mamakin halin goggo dan azatonta yah Abdul d'in d'an kishiyar goggone ashe dantane wai!ta fad'a aranta Yah Abdul kuwa dafe kansa yyi dake sarawa "ga wani d'aci da bakinsa keyi " yyinda zuciyar sa ke k'una ,duk abinda goggo ke masa be tab'a jin zafin abinba irin na yauba "tuni idanuwansa sukayi jajir... Kabeer dake shirin fita shida budurwar ta shi yakalli yah Abdul awulakance yace "oh ashe TALLE ce ke yiwa AUDI gori??" Azuciye yah Abdul ya mik'e tsaye yanayin taku biyu ya funcikosa "har suna bige budurwar,"wani wawan punch yabasa abaki ....kabeer yazaro ido zai rama"tuni yahau jibgarsa,yyinda goggo ke zaginsa da aibatasa dan ita a tunanin ta k'ila kabeer din zai iya bige yah Abdul din "da taga yana jibgarsa tukum"ta hau tijara yayinda meenah keta kuka... yah Abdul sarkin fushi "dan be iya fushiba "amma yanada hak'uri be damu da goggoba dukan kabeer kawai yakeyi "yyinda budurwarsa tayi waje gudun kar a had'a da ita... Koda goggo taga be bariba tuni ta matsa tana marinsa had'e da cewa" ALLAH yahad'aka da sharrin masu sharri tunda kamasa haka.....cak yatsaya had'e da dukewa a gurin jin goggo na masa baki"yana hawaye masu zafi had'e da bata hak'uri,banxa tayi dashi takama kabeer me kumburarrar fuska suka shige daki dashi" meena dake kuka tazo ta mikar dashi tsaye tana basa hakuri had'e da cemasa bbu abinda zaifaru dashi ai beda laifi.. shiru yyi amma yana tsoron bakin uwah. "sannan yana zargin anya goggo ce mahaifiyarsa kuwa?" har d'akinsa dake soro ta rakasa "kafin ta dawo xuciyarta cike da tausayinsa.. kwana 2 da faruwar haka"gaba d'aya yah Abdul sau 2 yake shiga gidan arana"idan yashiga da safe zai gaisheta yayi wanka yafita"sai in shiga toilet yakama yake shiga amma ko abincin gidan yadena ci" Idan ruwa zai kama da dare koda asuba awaje yakeyin bukatarsa baya shiga gidan" sosai damuwa ta masa yawa acikin y'an kwanakin"ga sha'awa dake masifar damunsa" Afanninsa da jidda kuwa be koma zuwa gidan suba ,saidai yakirata ta waya kimanin sati 2 kenan" Ayau yakama Tuesday" kuma ayau ake yin kamun maryam" Tun wajen k'arfe 4:30 pm jidda ta shirya cikin d'inkin ankon"doguwar riga gownt ce wacce ta bayyana ainahin suran jikinta"dan ba yah Abdul tabama d'inkin ba" mayafi bak'i ta yafa samqn kanta"bayan tasaka y'an kunne"tayi parking gashin kanta data k'ara attach aciki" plate shoes tasaka ta rik'e y'ar post tata wacce ta saka baby nokia d'inta aciki" magajiya na kwance samqn gadonta na k'arfe tabi jidda da kallo tana murmushi tace"masha Allah kinyi kyau"muje naga yadda zaki dinga taku d'aid'aya" Jidda na dariya suka fito dg cikin d'akin"ummi na tsakar gidan tana girka tuwon dare"bilkisu na islamiya"kallo d'aya tayiwa uwar da y'ar ta d'auke kanta" Asoro suka tsaya magajiya tayi k'asa da murya tace"anjima dan Allah kitafo mana da kaza"dan nasan yadda kikayi kyau haka zakiyi sabon saurayi"sai kice yasiya miki" Jidda na k'ok'arin mgn Abba yashigo cikin soron"tab'e baki magajiya tayi"yadubi jidda fuska ad'aure yace"ina zataje?" gun bikin k'awarta maryam mana" baki yi hankalin turata islamiya ba sai gidan biki?" shin wai wace irin UWACE ke magajiya?" yanzun ahaka zata fita da wannan shigar dake nuna tsiraici? Dan Allah mlm kabar yarinyar nan ta sarara haka mana"ai zamani yazo da hakan ba wani abu ba"ke jidda wuce kije" Jidda batayi mgn ba tayi gaba"Abba ya girgiza kansa yayi cikin gidan yana tunanin anya zai iya cigaba da zama da magajiya?"wacce ta kasa tayi hankali har yanzun"ko kwanciyar aure zaiyi da ita saiya biyata kud'i ko tak'i yarda dashi" hakan yasa sai yayi wata da watanni bbu abinda yafaru tsakaninsu da ita" Ummi dake zaune ta amsa sallamar sa"atake ta fahimci ransa ab'ace yake" mlm sannu da zuwa"yauwa sahura"bani buta nashiga bayi"dato ta amsa ta tashi ta zuba ruwa ta rusuna tana mik'a masa" magajiya ta shigo tsakar gidan tanata gatsine da yada haibaici"bbu wanda yatankata acikinsu" Afannin jidda kuwa time d'in data isa gidansu amarya harma anfara tafiya"dan Asee baby tama jima acan" hakan yasa itama tabi wasu suka iso"duk yadda jidda ke ganin ta had'u dataga wasu cikin ankon sun d'auki babban dressing ta raina kanta" musammun k'awarta Asee baby"dan takalmi da hand bag da agogo da y'an hannu"zuwa gyale da sark'a da tasaka ajikinta" kud'in su zasuyi kimanin 60k"ga wayarta iphone a hannunta"in baka santaba zaka d'auka Asee baby d'iyar masu dashi ce" sosai jikin jiddan yayi sanyi taji tanaso takai Asee koma tafita" Agefen Aseen ta zauna"Aseen ta dubeta tana tab'e baki tace"nazata ai Abdul d'in naki bazai barki kizo ba?" sai kace aurena yakeyi?" nasan ko kinyi auren bamu sani ba"dallah nidai kidena mun maganar"kinyi kyau sosai wlh k'awata"hmm kema haka" dan ma kin tsaya k'auyanci da duhun kai"ki nuna kyauwunki abin ya gagara"kin tsaya wajen talaka fatararre"sai kace kyawun nasa zai baki?" Shiru jidda tayi ta kasa mgn"Asee na murmushi tace"tashi mu koma can zamuyi mgn dake" babu musu suka matsa agefe Inda babu mutane sosai" Asee na murmushi tace"nifa jidda bazan b'oye miki komaiba sbd bana shakkar kowa"tafad'a tana juya idanuwanta" kafin taci gaba da cewa"miye aciki idan kin zab'i rayuwar hutawa dg baya ki tuba?"yanzun haka acc nawa da hand bag nawa akwai mak'udan kud'ad'e" rabon dana ci abincin gidanmu har na manta ma"dan abinda nakeso nake cima raina"nasaka suturan danake so"naje yawan gari"na rik'e wayar danake so" Ko ko wanki da guga banayi biya nakeyi amun"kinga kuwa dole nayi kyau na murje" Amma ke kinason hutu da gayu amma kina tsayawa sokwanci da tsoro" ko kuma soyayya ta rufe miki ido bayan matsiyacine beda ko sisi" Amma kinajan kud'ad'e saiki auresa kiyima kanki kayan d'aki"dan ni nan wlh dakike gani inba mai kud'i nasamu ba bazanyi aureba" kazo kayi auren haihuwa 3 akasa ganeka sbd kajik'e"amma idan mai kud'i nefa mijin? Ko last 2 weeks d'in nan mun had'u da wani sabon Alh wanda babawo yahad'amu"kusan 500k naja wajensa" zaro ido jidda tayi tana fad'in 500k fa kikace Asee???........✍️ wasa farin girki akwai sark'akkiya alabarin da zazzafar soyayya agaba kunsandai alkalamina😊 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Free page 9&10 ........Asee baby na yatsina fuska tace"Eh mana"ko yanzun haka anjima da antashi dg kamun nan zaizo yad'aukeni muje hotel room nasa" acan zaki kwana?"Eh mana"wani abu ne?"ke ki tsaya ahaka ki k'are rayuwarki awahala"dan Allah zan tambayeki karki b'oye mun"cewar jidda"yo nikuwa miye zan b'oye miki jidda?"dama zance miki wai kunayin wani abu dashi ne?"dariya Asee ta saki mai sauti tace"abubuwa ma ba kad'an ba"ko yau babawo ad'akin sa na kwana yabani 50k"idan kinaso dg yau zuwa gobe zaki zama babbar yarinya in fad'a miki"to amma ai kince harda kwana fa Asee"yanzun kina so ki bini?"Eh wlh indai zan samu kud'i"bakida matsala hjy ta balle ke virgin ce"kiyi waya kisanarma umma agidansu maryam zamu kwana sbd anyi dare wajen kamun"ai umma batada waya"okay bara nakira babarmu sai atura yusra tasanar ko?"dato jidda ta amsa....agabanta Asee takira mahaifiyarta ta zayyana mata irin k'aryar da suka shirya"wajen 7:45 pm aka tashi dg wajen kamun"amma Asee da jidda na wajen"suna jiran isowar Alh bushasha"suna tsaye a bakin titi ya iso"Asee ta bud'e back sit tace"k'awata shiga" kafin ta bud'e front sit ta shiga tanata karairaiya"Alh bushasha na murmushi yace"wannan fine baby d'in fa sweet heart?"cikin kashe murya jidda ta gaishesa"ya amsa yana washe baki"Asee na murmushi tace"k'awata ce zamuje naga dawane ta dace?"dan babbar yarinya ce"naga alama ai"amma sweet heart yunwa mukeji "muje kamana order sannan muje masauki mu kimtsa saimu sameku"to shikenan ranki yadad'e"sosai jidda tayi mamakin beyi musu ba" ta tuna yah Abdul databkamasa zancen tana son abu kaza zai nuna bashida dashi"kamar yadda Asee ta fad'a haka akayi"yamusu siyayyar kayan dad'i da mak'ulashe"suna isowa hotel d'in"kowace tasaka face mask"aroom 12 yakaisu yace"ajima da k'arfe 9pm zai kira Asee"bayan shigarsu d'akin suka zauna"jidda nata kalle kalle da k'auyanci"Asee na mata dariya dan har Inda yafi nan taje"bbu abinda jidda ke hankoran ci sai kaza da ice cream dasu frash milk"k'at sukayiwa cikinsu"kafin Asee tafara shiga toilet tayi wanka"dayake a hand bag nata akwai kayan shafa"bayan ta fito jidda ta shiga"sosai suka gyara jikinsu suka mayar da kayansu"sai k'amshi sukeyi"Asee ta hau online"jidda kuwa kashe wayar ta tayi sbd karma yah Abdul yakirata"suna anan akayi knocking"Asee taje ta bud'e"Alh bushasha da uban gidansa honorable magaji suka shigo"tunda idanuwan Alh magaji suka sauka kan jidda yakasa d'auke kansa"Asee na murmushintace"Alhajin Allah"da alama k'awata ta maka ko?"wlh kuwa y'ar gari"sannunku da zuwa"cewar jidda"yauwa baby yafad'a suna zama kan kujera"Asee bbu kunya tace"Alh miye kasona aciki?"sannan miye sallamar k'awata?"sbd ita virgin ce"washe hak'ora yayi yace"zan bata 500k tayi shopping"sannan zqn siya nata sabuwar waya nakuma siya mata kayan sawa"ke kuma zan baki 200k"gsky godiya mukeyi"ga acc nawa kasaka 700k d'in"bakida matsala karanto mun"Asee ta karanto masa acc n nata"acikin second 30 700k tashigo acc nata"wanda jidda ke ganin abin kamar a mafarkine"Asee na murmushi tace"wane room kake honorable?"ina room 20 tasameni acan"okay cewar Asee"shi kuma ya mik'e tsaye yafita"Alh bushasha yashiga toilet"Asee da jidda suka tafa"kafin Asee tace"dolefa ki daure hjy ta sbd na farkone zakiji zafi ba sosai ba"sannan kimasa salo salo kusha romance"gaban jidda na fad'uwa ta amsa tana mik'ewa tsaye"Asee tace"karki damu beda wata cuta zai sakq condom ma"hannunki na haggu zakibi ki k'irga numbers d'in d'akunan har kizo room 20"okay to shikenan "saida safen zanzo sai mutafi gida dg nan muje nacire miki kud'in ki"dato ta amsa ta fita"har ranta tanajin tsoro saidai data tuna kud'in dazata samu"da yadda zata faso ta zama babbar yarinya kawai sai taji bbu wata matsala.....awannan dare honorable magaji yaraba jidda da budurcinta! mutuncinta kuma darajarta😰"taci wuya dan har kuka tayi"bayan lafawar komai da k'yar take iya tafiya"bayan tayi wanka ta gasa jikinta ta kwanta.....washe gari da safe ta koma gasa jikinta sannan tasamu d'an dama dama"amma dak'yar take iya tafiya"break fast mai rai da lafiya yamusu order sukayi"sannan suka fita yatafi da ita wani had'add'en boutique"troley guda yamata na kayan sawa"irinsu dubai abaya,arebiant gownt, jallabiya, cosmetics da turaruka"dasu hand bags da shoes"kaya yasiya mata bana wasa ba"sannan sukaje wajen siyar da waya yasiyo mata sabuwar waya iphone 8+"sannan suka dawo hotel d'in"atime d'in Asee itama ta kammala abinda takeyi"sukayi sallama dasu"suka fito bakin titi da kaya nik'i nik'i"suka tsaida nafef"bayan sun samu sun hau suka wuce bank"Asee tabar jidda a nafef d'in"ita taje ta ciro mata kud'inta 500k"bayan ta dawo ta mik'a mata su cikin leda bak'a"jidda ta rungume kud'in tana murmushi da lumshe ido"Ahankali tace"muje wani restorent muyima umma order d'in kaji da abinci"okay muje shagalinku"sune any time zaki samu komai tunda yanzun duka 11 am"okay muje mai nafef "cewar jidda"bayan sun iso Asee ce nanma tafita ta siyo komai"sbd kayan jidda na a nafef d'in basun barsuba su fita"suna isowa layin anguwarsu suka biya mai nafef 2k suka fita" wanda kud'insa be wuce 800"yanata washe baki yyi gaba"jidda tazaro hand bag guda ta loda kud'in ta rataye akafadarta"Asee na kallonta tace"ai be jimiki ciwo ba ko?"Eh gsky amma nasha wahalafa"haba karki damu ki dinga shiga ruwan zafi sati1 kin warke"amma yanzun zuwa jibi zamuje amiki alluran bleeching data hips ko?"adaiyi ta bleeching d'in"amma Inda hips nawa kuma naji ance tana bada matsala"okay nidai na wuce gida"saina ganki samqn net work"jidda na dariya tace"yau kuwa"dan charji zan saka datayi na mayar da sim nawa ciki na d'akko what's app na bud'e"to shikenan sai anjima"cewar Asee tayi gaba"jidda najan troley nata tana takawa da k'yar"ga ledojin dasukayi order a hannunta"Ahankali tashiga gidan"umma na zaune tsakar gidan tana tsince shinkafa"Abba na baza bushashshen tattausai k'asa cikin rana"ummi na d'aki"yyinda bilkisu na skul"kallon jidda Abba yayi da kayan data rik'e"umma na washe baki tace"kundawo kenan?"amma kuma sai kika dawo da kayan?"eh umma anjima tace"zasu amsa"to madallah"dg ina take?"wai mlm jiya ban fad'a maka agidan su amaryar zasu kwana sbd anyi dare wajen kamun"ran Abba ab'ace yace"kin kyauta magajiya zan d'auki hukuncin daya dace"jidda bata tankaba tashige d'akinta"umma dai tayi shiru"ta matsa tana iza wutar girkin nata"Abba yagama abinda yakeyi atsakar gidan yafita ransa ab'ace"umma tayi saurin wanke shinkafar ta zuba ta nufi d'akin"jidda na kwance samqn bed ta lumshe idanuwanta"jidda dg ina kika samo wa'annan kayan haka"?jiddan na murmushi ta tashi zaune ta mik'a mata hand bag d'in tace"umma duba ki gani munyi ban kwana da talauci"ga kayan dad'i nan nasiyo miki kici ki k'oshi keda autanki"magajiya jiki na b'ari tazuge jaka tana dubawa...zato Ido tayi dataga y'an dubu dubu da yawa"ina kika sami kud'i haka jidda?"wlh wani sabon saurayi nayi umma"kuma d'an siyasane yanada kud'i"amma fa bababn mutum ne"shine yasiyamun kayan nan"yace"nadinga sawa sune suka dace dani"ga sabuwar waya yasiyamun"kedan Allah?"wlh kuwa umma"danni aure ba yanzun ba"saina tara abin duniya nayin auren"ashe kin gane?"kai Alhmdllh duniya tadawo mana sabuwa"kinga wa'annan kud'in umma? ki d'auki abinda zaki d'auka gobe zamuje abud'e mun acc nadinga tarasu aciki bayan ina zare na kashewa"yanzun naji batu"cewar magajiya tana washe baki"ta bud'e troley d'in tana duba kayan tana santinsu da k'auyanci"jidda na dariya"bayan ta gama dubawa aka d'ora akwatin samqn y'ar ward rope nasu mai biyu"jidda tasamu ta tashi tasaka charji"tana fad'in umma zazzab'i kesan kamani"in kin gama girki ki dafamun ruwan zafi na gasa jikina" amma masu yawa acikin roba mai d'an girma"umma datake yagar kaza ta gyad'a kanta kawai batayi mgn ba"jidda ta kwanta tana fad'in idan nashiga wankan sai kin kula umma" sbd wayar nan mai tsadace"to shikenan y'ar albarka"yanzun ki bani dubu 50 saiki adana sauran ko?"to yayi nima zan bar 50k d'in ahannuna"tafad'a tana rufe idanuwanta"tana tuna yah Abdul"wanda ada shine ta tsara mallakawa budurcinta"amma to idan ya aureta yaganefa?"wata zuciyar tace"ki tambayi Asee kiji mana"sai y'an tunane tunane takeji har bacci ya kwasheta"anata kiran k'arfe 1 umma ta tasheta tace"taje tayi wankan"zani ta daura ta saka hijab"ta fito tsakar gidan"tana k'ok'arin shiga bayin bilkisu tayi sallama ta shigo"amma jidda ta mata banza bata amsaba tayi shigewarta bayin"bilkisun bata damuba ta wuce cikin d'akin su da yunifoam na skul ajikinta..... bayan kwana 3......✍️ wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Dedicate to all my commenters ina yinku totally guys🥰😻😊 Free page 11&12 *bayan kwana 3* Acikin 3days jidda keta nuna sabbin halayewa y'an gidansu"musammun yadda tayi wani irin haske"sbd shekaran jiya sunje an mata alluran bleeching"an bud'e mata acc"ga sauyin cimakarta da suturanta"saidai bbu wanda ya isa ya tanka agidan sbd masifar magajiya"amma Abba yasaka musu ido yaga iya gudun ruwansu dg jiddan har magajiyar"kuma k'udurunsa akan jidda na nan...... Ayau da marece"yah Abdul ne tsaye k'ofar gidan su jidda yatura akira masa ita" yad'auki zazzafan wanka"yana sanye da k'ananun kaya riga tshirt da wondo jeans"sai takalmi sawu ciki ak'afarsa"fuskarsa bbu walwala yanaso jidda ta fito ayita ta k'are"yaji idan zata auresa ko bata aurensa" kar yaje sha'awa ta halakashi da ranshi....jidda kuwa bata nan tana gidansu Asee"ta jima acan sai dazata tafi gd"Aseen ta tako mata"suna tafiya cike da nishad'i Asee tace"amma kin warke jidda ko?"eh gsky amma abarni zuwa sati dai"okay to zan masa mgn dan wlh yadameni da zancenki ta waya"kiyita yagar rabonki kawai hjy ta"amma Asee idan na auri Abdul yaganefa?"tab'e baki tayi tace"anfad'a miki haka zamu barsa idanma auren nasa zakiyi?"wajen boka zamuje yarufe masa baki yadawo mijin tace"kinga bazai ganeba"in ma gida zaki siya muku saiki siya muku kuyi aure"gsky kin kawo shawara k'awata"ahh da ki zauna nan mana.....gaban jidda yafad'i sakamakon hango yah Abdul datayi tsaye k'ofar gidan su suna mgn da wani yaro"ga mayenki can ni zan koma"karma yaganmu tare"cewar Asee"okay kawai jidda ta fad'a"Asee tayi tafiyarta"yah Abdul yad'ago kansa da nufin yayi tafiyarsa ya hango jidda na nufosa"in bacin yamata farin sani daba zai ganetaba sbd mugun farin datayi"tana sanye da dubai abaya mai flowers da adon stones dark blue"ga hand bag nata da wayarta iphone a hannunta"da manyan idanuwansa yatsareta yanata kallonta bbu ko k'iftawa"k'irjinsa nata bugawa harta iso dab dashi"saidai tak'i yarda ta had'a ido dashi"sweet heart b'atan hanya kayine?"banganeba?"yafad'a cikin cool voice"to ai naga nidai sai kayi 3 weeks bakazo Inda nake ba"to ai yau gani naxo"dg ina kike haka?"umma ta aikeni can baya"wayarta yasaci kallo da hand bag nata"beyi mgn ba dai"ina wuni?"lafiya qlau yasu umma?"suna lafiya"jidda duk kin canzamun"d'aure fuska tayi tace"kamar yaya?"babu komai"ga wannan kinsaka credit"yafad'a yana mik'a mata 5k, wanda yayi zaton zai burgeta sosai idan yabata"amamakinsa saita girgiza kanta tace"ka barsu my Abdul"ni yanzun tausayinka nakeji"shiru yayi bece komaiba yamayar da kud'in nasa aljihu"fuska bbu walwala yace"jidda miye ma'anar farin nan dakikayi?"tab'e baki tayi tace"kana bani mamaki my Abdul"shikenan kuma bazan gyara jikina ba?"nidai kadena mun haka gsky"shikenan nadena"waya kikayi babba amma baki sanar mun ba?"eh nima d'an yayar umma ne yasiya mun ita"d'aure fuska yayi"tana murmushi tace"bafa soyayya mukeba"yanada matansa 2 mizanyi da tsoho?"tab'e baki yayi yace"nasani abu a duhu"kukan shagwab'a tasaka tana cewa"nidai kadaina banaso"kaine fa kawai anan"tafad'a tana nuna k'irjinta...babu shiri yah Abdul yazauna kan dakalin dake k'ofar gidan"sbd yanayin da shagwab'ar tata ta hadda masa"gab dashi ta matso yanajin k'amshin turaren ta"tayi k'asa da murya tana fad'in kayi kyau sosai sweet heart"sai duk naji haushin wasu su kallemun kai"jidda kije ciki anjima da dare zan dawo kaina namun ciwo ne"wayyo Allah tun yaushe?"tafad'a kamar zatayi kuka"har jikinsu na gugar juna"da sauri ya matsa yana mik'ewa tsaye"jidda tace"Allah yabaka lafiya"Ameen kije ciki kawai"dato ta amsa ta wuce ciki"asoro sukayi clashing da Abba"zai fito waje"batayi mgn ba ta wuce ciki"Abba na fitowa yah Abdul dake zaune yanaso yad'an wartsake kafin yatafi"yayi hanzarin gaisheda Abba"Abban yatsaya ya amsa fuska asake"sbd ya yaba da tarbiyyar Abdul"anutse Abba yace"dama ina son mgn dakai Abdul"in harda gske kake son jidda to katuromun magabatanka nayi mgn dasu"to in sha Allah Abba dama zancen danazo muyi da ita kenan"to ai bbu damuwa karma kasanar mata kayi shiru kawai katuro su"dato ya amsa cikin jin dad'i yabar wajen"yyinda jidda da magajiya basu san meke faruwa ba"yah Abdul kuwa ayinin ranar cikin yanayi na buk'atuwa ya wuni"yana hango jidda online"amma be mata mgn ba"yayi mamaki har 12 am tana online"sbd da safe yaga last seen nata"yaso yayiwa goggo zancen da ake ciki"saidai yasan bazata saka albarka ko bashi goyon baya ba"hakan yasa yayi shiru abinsa"ya yanke shawarar zaije k'auyen su mahaifin shi kawai yaje yasanarwa dangin babanshi" tunda wuri ya shirya yayi yafiyarsa da kud'in da yabama jidda bata amsaba"sai wajen k'arfe 4:30 pm ya iso batsari LG"kai tsaye gidan baffa Aminu yasauka"(wato gidan yayan mahaifinsu)"tarba ta mutunci aka masa yaci ya k'oshi"yayi sallar la'asar"kafin su zauna asoro"kansa ak'asa yayiwa baffan bayani"kafin yace"ko goggo bansanar mawaba baffa"sbd nasan bazata samun albarka ko bani goyon bayaba"kuma baffa wlh ina buk'atar auren ne"yafad'a akunyace yana yin k'asa da kai"baffa ya girgiza kansa yana fad'in har yanzun dai fatima bata dena mugun halintaba?"to shikenan in sha Allah jibi zamuzo nida tanimu da sassafe" nasan zuwa k'arfe 1 mun iso in sha Allah"damunyi sallar azahar sai muje Ayi mgn mu nufo gida"ita kuma karka mata zancen komai ka barta muzo"amma kanada wajen zama?"kansa ak'asa yace"ah ah baffa inaso ko haya dai nakama"bazai yuyuba Abdul hakeem"ga gidanku na gado saika zauna ahaya?"cikin shanuna 4 zan siyar da guda in sha Allah sun isheka Ayi hidimarka"akwai fili sosai agidan za'a turo d'akinka dake soro sai Ayi muku ciki da parlour da kitchen ku zauna"wata ran Inda hali sai kayi naka"dato kawai yah Abdul ya amsa"amma badan yasoba"sbd yasan zaman takura zasuji agidan shida jiddan"kuma fatansa Allah yasa jiddan ta amince su zauna agidansu"yakuma tabbatar da wuya goggo ta amince da wannan tsarin"amma bazai bujureba zaibi duk abinda akace yayi"sun jima suna mgn sosai"wanda anan yah Abdul yakwana sai washe gari yatafo gida sokoto"wanda meenah ce kawai tasan yayi tafiya"goggo bata damu dashiba balle idan taga baya nan ko bai shigo ba ta tambayi ina yaje?"wajen k'arfe 2:30 pm ya iso sokoto"koda yashigo gidan wanka yayi yaje ya kwanta baccin gajiya..... jidda kuwa shek'e ayarta da honorable magaji takeyi dama duk wanda tasan zata samu kud'i agunsa"Abba besan meke faruwa ba"amma yaya Ana's da idonsa yaganta agaban motar Alh magaji"yyi mamaki sosai"koda yazo yyima ummi zancen"fad'a ta dinga masa da cewa"ina ruwansa ?"yasaka mata ido duniyace ai" duk wanda baiji bariba zaiji hoho"jidda kuwa fantamawarta takeyi hankalinta kwance acikin satin har k'iba tayi"yah Abdul kuwa rama yakeyi sbd abinda ke damunsa"yasanarwa musa amininsa zuwan iyayensa gobe gidansu jiddan"musa dai yamasa fatan alkhairi"amma har ransa beson ya aureta sbd miyagun halayen ta"da irin matsalar dayake hango masa idan ya aureta"koshi yasamu labarin anganta da Alh magaji....wannan kenan! Ayau yakama laraba misalin k'arfe 3:11 pm"mlm mamman yashigo d'akin magajiya"wacce ke zaune tana cin doya da k'wai"tana ganinsa ta tura plate d'in k'ark'ashin gado"sarai yaganta amma sai yayi kamar bai ganiba"kan gadon ya zauna bayan ya ajiye kwali da leda gabanta"kafin yazaro kud'i dubu 30 ya aza samqn kwalin"da mamaki ta dubesa tace"mlm kud'in da kayan duk na miye??"wannan goro ne da alawa aledar"kwalin kuma biskit ne"wannan kud'i na neman auren jidda ne"kayan kuma nasaka ranar aurenta ne da Abdul"wata 4 masu zuwa in sha Allah"na yanke hukunci ne amatsayina na k'anin mahaifin ta wanda ayanzun nine ubanta!......✍️ 😳🤔🤫 zazzafan Comments guys yanzun za'a fara muje zuwa..... wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Free page 13&14 ......wata iriyar zabura magajiya tayi tana ture kayan dg gabanta"tana binsu da kallon wulak'anci tace"wannan tsiyar ce kayan saka ranar jiddan?"to wlh da sake wai anbama me kaza kai"ba bakin uwa bane akanta"yarinya son kowa k'in wanda yarasa za'a amshi wannan tsiyar amatsayin kayan saka ranarta"sai yanzun nagane sbd bilkisu batada mashin.....yah isheki magajiya! Abba yakatseta afusace yana mik'ewa tsaye yanunata da yatsa yace"wawiya wacce batasan mutuncin mijin auren taba"wlh ina jiye miki ranar nadama"domin duk wanda ya hau motar kwad'ayi"k'arshe tashar wulak'anci zata ajiyesa"ita y'ar waye jiddan inba talakaba??"dazaki raina wa'annan kayan"to dole ki amsa"kud'i zan d'auka sbd a ajiye zuwa gaba asan miye za'a siya mata..ai harda goro da alawan duka ka d'auka bana so"kuma wlh dani kake zancen"to shikenan muzu ba nida ke"aure bbu bashi bbu shegen daya isa ya hana ayishi ko ita jiddan ce da kanta"sannan muddin bakiyi hankali daniba wlh kema naki igiyar auren na rawa"yana fad'in hakan yakwashi kayan afusace yabar d'akin"magajiya taja tsaki tace"damuwata banida gidan dazan zauna Inka sakeni"amma zan barka ko jiddan bazanyima zancen ba"saidai shi matsiyacin yaron yasanar mata"zuwa wata hud'un ta siya mana gida mu koma kawai"kabani takardata"amma saidai kaji kunya y'ata bazata auri talaka ba ga masu kud'i na nuna suna sonta"tafad'a tana jawo plate na doya da k'wai tanaci hankalinta kwance bbu wata alamar damuwa aranta.....yyinda Abba daya fita yashiga d'akin sahura yabata kayan yace"ta d'aura aleda zaije yarabama dangi da y'an uwa"bbu musu ta amsa yafita"taja ajiyar zuciya tana fad'in ai gara amata aure ko tayi hankali da nutsuwa.... Afannin yah Abdul kuwa"asali dasu baffa Aminu sukazo dubu 50 ce suka kawo na neman aure da gaida iyaye"shine Abba yazare 20k aka siyi goro da alawa aka saka rana"sunyi farin ciki da murna sosai akan karamcinsa"kuma yaraba kayan saka ranar biyu yabasu rabi"suka tafi suna murnar Abdul yazab'o y'ar gidan mutunci"kai tsaye gidan goggo suka nufa dan bata san da zuwansu ba"kuma dama acan gidansu jidda sunci abincin da sahura ta girka na zuwansu..... goggo ce kawai agidan meenah na skul"yah Abdul na d'akinsa"kabeer kuma ya koma Abuja"goggo dake zaune a parlour ta dinga jin sallama"tsaki taja tana fad'in lafiya aketa zunguramun uwar sallama haka??"tafad'a tana fitowa dg cikin parlourn"murmushin yak'e tayi tana fad'in ah ah su yaya ne sannunku da zuwa! yauwa fatima"ku shigo dg ciki"bbu musu suka shiga suka zauna"bayan sun gaisa ta kamusu ruwa"atak'aice baffa Aminu yamata bayanin dalilin zuwansu"dg k'arshe yace"wannan kayan saka rana ne"wata 4 masu zuwa insha Allah"goggo tayi kicin kicin da fuska tana hararar kayan daya nuna mata"tana fad'in to dg zuwa neman aure sai saka rana?"kamar sun gaji da y'ar tasu?"kuma dayaje ya tattago neman aure"yanada kud'in yin auren?"in sha Allah mu dangin mahaifin sa zamuyi masa komai"Allah yakaimu lokacin zaki gani"yafad'a yana mik'ewa tsaye"hmm shidai yasani"yaro bashida zuciyar yanema kullum cikin kiran fatara da talauci yake shine zai jawo aure yakasa rik'e matar"subahanallahi!haba fatima"wace irin UWACE ke?"bazaki fad'i alkhairi da saka albarka ga abun ba sai kushewa da fad'in sharri"wlh ki gyara halinki"uwa uwace komai lalacewarta"Abdul hakeem nasonki ke kuma kina nuna masa k'iyayya da tsana" sai kace ba kece mahaifiyar saba"dan kawai bedashi "kinsan me gaba zata haifar kokuwa kin san miye zai faru nan gaba??"y'ay'a amanace Allah yabamu" kuma zai tuhumemu yadda muka kula dasu da sauke nauyinsu a ranar gobe k'iyama"to wai yaya wani abu yace muku nayi masane??bece mana komaiba"halinki bak'on mune?"kuma ko yanzun wa'annan maganganun naki na nuni da baki canza haliba"Inda kabeeru ne zaiyi aure k'ilan ma kece da kanki zakije kimana mgn sbd kinfi sonshi ayaranki"to mudai addu'a itace tamu kibi Ahankali da rayuwa"mun barki lafiya"banza goggo ta musu suka fita"asoro suka had'u da yaya Abdul"suka sanar masa komai"akunyace yadinga musu godiya"yarakasu har tasha"kafin ya wuce shago cikin farin ciki"sbd watan maulud ne anfara kawo masa d'inkuna yana kuma saka ran samun alkhairi"dan yama fara samu"yajima shagon sallah ce kawai ke tayar dashi"sai wajen 8:11pm yafara k'ok'arin had'a yanasa yanasa dan yatafi gida"nura dake kallonsa yace"bara nima natashi natafi"karka barni nika d'ai"yad'auki kusan second 10 kafin yace"ah ah kayi zamanka saina baka key kawai"ah ah garadai abarshi wajenka yadda aka saba"okay kawai yah Abdul yafad'a"nura najin kamar yarufesa da duka sbd k'insa daya keyi" ya lura idan y'an mata sukazo shagon kawo d'in ki basu bashi d'inki saidai subama Abdul"hakan yak'ara masa tsanarsa..... bayan sun fito yah Abdul yarufe shagon"bakin titi yanufa yasaka aka had'a fura da nashanu da yoghurt na 500"sannan yasiyi tsire lada 2 ko ina na 1k yanufo gida"aransa yana ganin zai burge goggo"yana isowa yabud'e k'ofar d'akinsa ya ajiye ledar tsire guda kafin ya wuce cikin gidan"goggo da meenah na parlourn suna kallo"yashigo da sallama cikin zazzak'ar muryarsa"meenah ce ta amsa goggo ta had'a rai"yaya sannu da zuwa"yauwa meenah"goggo sannu da gida ina wuni?"yafad'a yana risinawa gabanta ya ajiye mata ledojin" lafiya qlau"ta amsa tana duba ledojin tana yatsina fuska"bayan taga abinda ke ciki tace"yau kayi abin kirki kenan?"Inda kabeer ne nasan kaza zai siyamun"amma da bbu ai gara bbu dad'i"sai abu na gaba kaje kai mai dangin uba kasasu su nema maka aure ko?"bakayi shawara daniba"sbd haka kaje kayi yadda kakeso yayi kyau"ko sisina dana kabeer bazasuyi ciwon kaiba"kaje kai dasu kuyi hidimarku"iyakata ido nace Allah yasa alkhairi"sosai yaji sanyin kalamanta na k'arshe"amma sauran kalamanta sun masa zafi"ita kanta meenah yabata tausayi"tana murmushi tace"an saka ranar kenan yaya?"to ubangiji yasaka albarka da alkhairi yakaimu lokacin lafiya"Ameen yah Allah"ya amsa ya mik'e tsaye jikinsa asanyaye yafita dg parlourn....ke tashi ki dama mun furar"dato meenah ta amsa ta d'auki ledar furan ta fita"bbu jumawa tadawo da kwano da ludayi ahannunta"ta samu goggo nata yagar tsiren tana lumshe ido"aran meenah tace"bayan kin gama kusheshi ba gashi kina ci"bayan ko godiya da saka masa albarka bakiyi ba"ganin batada niyar bata yasaka tace"goggo ni bazaki baniba?"gashi dan Allah karki k'wareni"ta fad'a tana d'ebo befi yanka 3 taba taba"meenah batace komai ba ta amsa kawai" yah Abdul kuwa yana fita toilet yashiga bayan yagama bukatarsa yafito yarufe gidan yakoma d'akinsa"bayan yagama shirin bacci yakira jidda saidai abin mamaki wayarta busy"kusan sau 3 yana gwada kiran bayan y'an mintina sai ace masa busy"sosai yaso yasaka wani ZARGI (book d'ina) aransa amma saiyaga hakan haramunne"online ya hau sukayi chats da musa yasanar masa saka ranar wata hud'u"shi kuma yamasa fatan alkhairi.... washe gari da marece wajen k'arfe 5:30pm yah Abdul ne tsaye k'ofar gidan su jidda"ya wanku cikin farar shadda"sai faman kiran jidda yakeyi bata d'aga ba"dama da safe yakirata yaji busy"shine yazo yaganta yaji miye yakamata sufara tsarawa na zuwan ranar aurensu??"sbd azatonsa jidda tasan da saka ranar shi akanta"yana nan tsaye bilkisu ta nufo k'ofar gidan zata shiga ciki"d'ago kansa yyi suka had'a idoda ita...atare k'irjinsu yabuga dam!tunda yake bai tab'a ganin fuskartaba saidai any time idan zai ganta da face maks"shiyasa bazai iya cewa ga kamanintaba"kuma abin mamaki duk time d'in dazata wuce indai yazo wajen jidda yaganta sai yaji fad'uwar gaba"yarasa meyasa?"ina wuni?"ta fad'a aladafce"lafiya qlau bilkisu"dan Allah idan jidda na ciki ki turomun ita"dato ta amsa ta wuce ciki"yah Abdul na juyowa yaga wata had'add'iyar mota bak'a tayi parking agefensa"be gama juyowa ba jidda ta fito dg front sit"tana murmushi"ta d'auki zazzafan wanka cikin shigar wani leshi mai tsada light green"d'inkin riga da siket daya bayyanah suran jikinta"da mayafinta akafad'a"wuf d'aya ka kalleta zaka yi zaton y'ar masu dashice"sbd irin dressing d'in data d'auka"k'ok'arin rufe k'ofar takeyi idanuwanta suka hasko mata yaya Abdul "wanda ke tsaye wajen kamar an dasashi"yana bin jidda da wani irin kallo mai cike da ma'anoni da yawa......✍️ wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa free page 15&16 ........sosai k'irjin jidda ke bugawa sbd batayi zaton ganinsa a irin wannan lokacin ba"murmushin yak'e tasaki mai nuna alamar rashin gsky tana fad'in"my one jeka zamuyi waya"tana fad'in hakan ta rufe k'ofar motar ta nufo bakin k'ofar gidan tana sakarwa yah Abdul murmushi"shi kuma yad'auke kansa yana had'e rai"tun kafin tak'araso cikin kakkausar muryanshi yace"dg ina kike jidda,motar waye kika shiga, miye had'inki dashi???"yatambaya atare yana tsareta da firgitattun idanuwansa"tofa ! wacce zan amsa dg ciki?"tab'e baki yayi yace"duka zaki amsamun"yanzun yadace kina irin wannan shigar fisabilillahi jidda?"sai kace ba saka ranata akanki..... d'an murmushi ta saki tana fad'in kacika zolaya sweet heart"yaushe aka wani sakamana rana dakai?"motar dakake mgn kuma yaya nane dana sanar maka yasiyamun waya kwanaki"naje duba mahaifiyarsa a asibiti batajin dad'i shinefa yamaidoni gida"amma kasan kaima kaine kawai azuciyar jidda"koba haka ba?"tafad'a cikin kashe murya tana kashe masa ido had'e da juyasu"kafin tace"batun shigata dakake mgn kaima kasan bana cikin masu irin wannan duhun kan kamar bilkisun gidanmu"al'ada da wayewar zamani yakawo haka"amma gsky ni banga aibun shigata ba....saida takai aya azancen ta kafin yad'auki kusan second 35 kafin fuskarsa bbu walwala yace"jiya aka saka ranar aurenmu dake wata 4 shine zaki nuna baki saniba?"d'an zaro ido tayi tana fad'in wai da gske kakeyi ko wasa kakeyi??"jidda wai miye haka?"kina nufin bakima saniba ?"wlh ban saniba"sbd jiya da yau duk ina asibiti dubiya"sai yanzun nadawo gdn fa"tafad'a k'asan ranta tanajin fad'uwar gaba sbd bata shirya aurensa ayanzun ba....to yanzun ai kinjiko my jiddah?"yafad'a cikin cool voice"d'ago kanta tayi suka had'a ido"saurin yin k'asa da kanta tayi sbd irin kallon dayake binta dashi"atake taji kasala ta dirar mata lokaci d'aya"akullum kwanan duniya banida burin daya wuce na mallakeki amatsayin matar aurena jidda"gashi dai an saka rana"miye kika shirya ko tanadarwa rayuwar aurenmu da zamu gina anan gaba kad'an in sha Allah??"yafad'a yana ta aikin kallonta"yana hasaso yadda zai gansu amatsayin ma'aurata"d'an murmushi tasaki tace"kaidai sweet heart ka bari ranar tazo kawai"amma nima inada buri sosai"amma tayaya har ka turo akayi baiko ban saniba??"zama yayi kan dakalin dake k'ofar gidan yasanar mata komai....jidda taja ajiyar zuciya aranta tana ganin muddin burunta bai cikaba kafin 4 month d'in da wuya ta auresa"dukda tana ganin bata iya rabuwa dashi"musammun yadda yanzun tasaba da maza"gaba d'aya yanzun sha'awar shi ke damunta"tana ganin Abdul zaiyi rab'a da naci ga y'a mace"jidda kinyi shiru"ni gaba d'aya banga farin cikin dakika nunaba"kukan shagwab'a tasaka tana fad'in ni Allah ina murna"kuma bayan ma sai yanzun naji"hakane ya isa"wannan shagwab'ar ki adanata sai an kaimun ke saiki mun ko?"d'an murmushi tayi tace"nidai ko yanzun zan maka ai.....yana k'ok'arin mgn Abba yataho zai shiga ciki"aladafce yagaishesa ya amsa cike da kulawa"jidda ta masa sannu da zuwa sbd ganin idon yah Abdul"dan ko gaishe da Abban da safe batayi"my jidda zanje anjima zamuyi waya ko?"to shikenan my one"ka gaishemun da meenah"zataji sosai"dg haka sukayi sallama yatafi"jikin jidda na kirma tashige ciki"bbu ko sallama tashigo"Abba dake alwalar sallar magrib yadubeta yace"ke dan gidanku koma kiyi sallama"batace komaiba ta koma tayi sallama ta shigo"d'akin su ta wuce"umma na zaune k'asa"yyinda auta Aliyu ke zaune gefenta yana cin awara"jidda ta kallesa tace"kai jeka waje zamuyi mgn"bbu musu yatashi yafita"umma na kallonta tace"ohni magajiya! na rasa mekika kashewa mlm arayuwa haka?"naji yana cewa kiyi sallama"tsaki jidda taja tace"wai umma samun rana akayi da Abdul bbu sani na??"wlh munafurcin mlm ne"wata 4 yasaka auren "munyi rigima dashi ajiya"ko yau da k'yar ya amsa gaisuwata da safe"sbd haka na sanar masa y'ata bazata auri fatararre ba"ki barshi lokacin yayi zaiji kunya"umma duk abin baikai hakaba"dama abinda yasa banaso Ayi auren yanzun"sbd beda aikinyi sai d'inki"nafiso ace yasamu aikin gwabnati"sannan ni kuma nasamu na siyi mota na tara kud'in dazanyi kayan d'aki"kema na siya miki gida"dan ba girmana bane nakawo friends nawa awannan shegen gidan na Abba ai saisu rainani"maganar kenan jidda"dandai kawai kin nacewa shegen yaron nan"amma wlh dakin barshi tunda ga masu kud'i nan na sonki"shiru kawai jidda tayi sbd tasan dai irin su Alh magaji basu aurensu saidai su b'atasu...kinga umma karki damu bbu matsala inason Abdul"shima kuma yana sona zai iya komai akaina"idanma a wata hud'un banga yadda nakesoba zance masa adaga bikin"danni ko Asee bazan sanar mata ansamun wata rana ba"shikenan ai hakan yayi"yauwa ummanah"tafad'a tana dariya ta zuge jaka tana zaro y'an dubu dubu ta mik'awa magajiya"hannu na kirma ta amshe tana washe hak'ora"had'e da cewa"yau da alama bazamuci gashashshiyar kazaba"saina bama Aliyu kud'i yasiyomun bakin hanya"tunda yanzun na saba duk dare sai kin kamana ita"Eh umma yau bankai dareba sbd kin san saka ido da sharri irin na mutane"wlh kuwa matsiyatan banza sa'idnawa"cewar umman tana tashi ta adana kud'in tafita dg cikin d'akin"jidda kuwa bbu sallah balle salati"ta haye saman gado ta lumshe idanuwanta tana tuna yah Abdul"tanajin wata iriyar sha'awar shi"tana hango yadda zataji idan ta kwanta a wannan fafffad'an k'irjin nasa..... *********** Ahaka aka cigaba da tafiya"jidda da Asee baby na tata barikinsu"jidda ta koma gogewa"tayi k'iba k'ugunta yakoma b'udewa"tayi shar da ita"tanayin sabbin k'awaye masu irin halinsu"da manyan mata y'an lesbian"kusan kullum idan ta fita da rana sai marece take dawowa gida"yanzun abinda tagane da hijab take fita"idan ta fita saita cire"sosai idanuwanta suka bud'e aharkar"kuma bbu laifi tana samun kud'i"dan yanzun har jidda tafi Asee baby wayewa a harkan"yah Abdul kuwa beda masaniya akan rayuwar da jidda ta zab'a"sbd yanzun ta canza layi"tsohon layinta ta mayar a nokia"sabon kuma tasaka a iphone nata"shiyasa yanzun idan yakirata bayajin busy"kuma dataji Nokia nata na ringing tasan shine"saita rab'e tayi waya dashi idan bata gida"idan kuma yasanar mata zaizo zata zauna agida har yazo yatafi"sannan yanzun komai zai bata, bata amsa"sai tace"yak'ara wajen hidimar aurensu"dan yanzun haka bikin nasu be wuce sauran 6weeks ba"halin goggo kuwa sai abinda yayi gaba"ayanzun haka kawu Aminu yazo da ma'aikatan dazasu fidda part d'in dasu yah Abdul zasu zauna"amma ansami matsala da ita" sunyi baran baran da goggo"sun kuma sanar mata muddin tana kan bakanta to bbu su bbu kabeer da meenah"da an gama hidimar Abdul zasu barta dasu ta zama komai nasu"hakan yasa ta damu ta nuna amincewarta"saidai tasha alwashin sai yaya Abdul yayi dana sanin zama da iyalinsa agidan"wani filine k'arami dabaiwuce Ayi shago dashiba "shine aka siya dg bayan gidan aka turo"aka had'a da d'akin yah Abdul"akayi ciki da parlour da toilet"harma aka jawo musu ruwa zuwa tailet d'in kawai "ta gidan wani mak'ocinsu"wanda shine yace" suja sbd suna gaisawar mutunci da yah Abdul"sai kuma akayi d'an kitchen madaidai ci" akayi kitchen cabinet masu kyau"yanzun tiles da fenti yarage sai lefe da yah Abdul d'in keta faman k'ok'arin had'awa awajen musa"wasu abubuwan ma baikai k'arfinsa ba yaketa k'ok'arin yasiya sbd yasan halin jidda"zata iya raina kayan"dan bbu laifi watan maulud yasami kud'i sunfi 100k na d'inki acikin wata 2...... Ayau yakama friday tun wajen 12 pm jidda tadawo dg wajen gyaran kai da lalle"tayi kyau kamar amarya"sbd zasuje wajen wata dinner ta y'ar deputy governor"wanda k'awar amaryarce ta gayyacesu"sai iyayi jidda keyi zata biki na k'usoshin gwabnati"ana gama sallar la'asar tayi wanka"ta d'auki komai nata tasaka aleda"ta nufi gidansu Asee baby"suka tafi wajen make up"hmmm! jidda tayi kyau naban mamaki"ga an fito mata da gashinta dg gaba da baya"wanda na bayan harda k'arine"tasaka fited gownt ta material"ash colour ta ankon"wacce tayi mugun fito mata da shape nata"ta saka takalmi masu tsini"post nata da wayarta na ahannunta"suka yiwa k'awarsu waya tazo ta d'aukesu"bayan sun bar kayansu da nufin zasuzo da safe su d'auka"duk yau Alh magaji baiyi waya da itaba sbd hidimar datakeyi acewarta"tana ganin kiransa ta masa banza"ita kanta Asee baby kallon jidda takeyi sbd ba kad'an ta mata kyau ba"wajen 8 suka iso wajen dinner d'in"kuma abin sa'a"jidda da Asee baby suka shige cikin k'awayen amarya manyan yara kuma y'an boko"sai gashi atare da amarya suka shigo cikin holl d'in"jidda har tafiya take canzawa"tana yatsina yadda kasan y'ar wani shege ce ita"wani hamshak'in d'an siyasa daya fito takarar d'an majalissa"yatsare jidda da ido tunda suka shigo"gaba d'aya zubin yarinyar ya masa"fatansa Allah yasa y'ar hannuce kuma zata amince ta auresa"dan da alama za'a shiga da ita gaban mota"yana so ya auri mace wayayya yashiga ko ina da ita"dan matansa biyu dake gida sai Ahankali...tun jidda bata kula da kallon dayake mataba harta fara Ankara dashi"tana ganin anfara shiga wajen rawa itama ta taso ta shiga"aikuwa yarufu akanta yana mata b'arin kud'i"sai murmushi takeyi tana juyawa"mutane sunyi yawa sosai afilin rawar"hannunta kawai taji Anjawo"tana kallon wanda yakama hannun nata taga Alhajin dake mata lik'i ne"d'an murmushi yasakar mata takashe masa ido d'aya"wanda hakan yatabbatar masa ita y'ar barikice"muje dg waje zamuyi mgn"okay tafad'a tana biyosa"yyi saurin dakatar da body guard nasa dan karsu bishi"suna fitowa suka tsaya abakin motarsa"Ahankali yace"y'an mata miye sunan?"cikin kashe murya tasanar masa sunanta"yana murmushi yace"nice name"ni sunana *Alh sulaiman duniya*! d'an zaro ido jidda tayi sbd mamaki"dan tunda suka shigo hall d'in taji marok'a nata masa kirari"cikin k'asa da murya had'e da far da ido jidda tace".......✍️ wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa free page 17&18 .........cikin k'asa da murya had'e da far da ido jidda tace"masha Allah! miye dalilin kirana anan to?"yana binta da mayen kallo nasu irin na y'an duniya yace"ina son zamuyi wata mgn dake mai mahinmancine"idan bbu damuwa mu shiga mota ko?"yafad'a yana nuna motar"batace komaiba ta nufi motar ya bud'e suka shiga"kalamai da maganganu na banza yadinga fad'awa jidda"atake yafahimci tanada mugun son abin duniya"acikin motar suka aikata sab'on Allah"yakuma tabbatar mata yana sonta da gske"sannan yatura mata million guda a acc nata da alk'awarin gobe su had'u"sosai jidda ta rikice da wannan kyauta tasa tana ganin yanzun gwabnatin Alh magaji yarushe agunta"tajima amotarsa kafin dg k'arshe suka koma hall d'in"ta samu itama Asee baby tayi babban kamu"sai wajen 10:30pm aka tashi dg wajen dinner d'in"jidda tabi Asee gidansu suka kwana"washe gari ta canza kaya ta saka hijab ta nufi gidansu hankalinta kwance"magajiya na d'aki"ummi na tsakar gidan tana wanki wajen 11 na safe"kallo d'aya tayiwa jidda ta d'auke kanta"sbd ko sallama batayiba ta wuce d'aki da ledoji Ahannunta"magajiya dake kwance tayi saurin tashi zaune tana kallon jidda tace"miye abin ki kwana jidda?"kin san dai halin mutumin nan da munafukar matarsa?"sharesu kawai umma"ni yanzun cikin farin ciki nake"nayi babban kamu umma" wanda yamun kyautar da ban tab'a samu ba"gwalo ido magajiya tayi tana cewa"ke y'ar nan?"wlh umma million guda"sune na ajiye na kayan d'akina"ke kuma akwai dubu d'ari 700 danakeso su Ida zama million guda saina siya miki gida"yanzun kud'in mota nakeso natara"tamkar k'aramar yarinya haka magajiya ta tashi tana shewa da rawa"jidda na dariya wayarta tayi ringing"da sauri tace"yi shiru umma zanyi waya"tafad'a tana d'aga wayar sbd ganin yah Abdul ne"anutse ta amsa sallamar sa tana fad'in sweet heart kamar bakajin dad'i ko?"dg d'ayan b'angaren yah Abdul dake kwance kan katifarsa atsohon d'akin musa"yayi saurin cewa"ciwon ciki ne ke damuna"duk yau banj ikiba my baby"wayyo Allah nah"sannu kaji"kana ina ne yanzun?"ina d'akin musa" kinsan tunda aka fara yimana gyara acan na koma" okay ta fad'a tana kashe wayar"ta canza kaya ta dubi magajiya dake gyangyad'i tace"umma zanje nadawo"to shikenan"jidda batace komaiba ta fita"amma aranta tasha alwashin gsky bazata iya zaman takuraba"dama agidan su kenan zasu zauna idan ya aureta?"da sake gsky"ta ayya haka aranta tana nufar anguwar su yah Abdul"kasancewar bbu nisa tsakaninsu cikin few minutes ta iso"lungun da d'akin musa yake anan ta shiga ta kutsa kanta d'akin"yah Abdul na kwance rigingine dg shi sai boxer ajikinsa bbu riga" idanuwansa arufe"alamar bacci yafara d'aukarsa"ido jidda ta tsurawa curarren gashin fafffad'an k'irjinsa zuwa cikinsa"tamkar wata mayya haka ta tsaresa da ido"gaba d'aya jitakeyi tana buk'atar kasancewa dashi....bata tab'a zaton haka yake da k'iraba"Ahankali ta shigo ta zare mayafinta ta kwanta agefensa"hannunta guda take k'ok'arin azawa samqn k'irjinsa.....kamar ance yabud'e ido"yyi hanzarin rik'e hannun"k'amshin jikinta yadaki hancinsa"yyi saurin jaa da baya yana sakin hannunta"yajawo jallabiyarsa dake a gefe yana rufe k'irjinsa zuwa cinyoyinsa masu cike da gashi"my Abdul miye haka kake rufemun jikinka?"befi sati 6 ad'aura mana aure bafa.....cikin tsananin b'acin rai ya d'ago kansa yatsareta da jajayen idanuwansa" cike da jarumta had'e da b'oye yanayin data hadda masa shiga yace"jidda second 5 na baki ki tashi ki bani waje"mekike shirin yi ada?"kina so mu amsa kiran shaid'an ko me?"daza kizo ki kwanta agefena bayan bbu aure atsakaninmu"ki tashi kije karma wani yazo yasameki anan amana wani ZARGI"yafad'a cikin kakkausar muryarsa"kayi hak'uri pls"nadamune shine nazo nadubaka"bazakije ba?"yafad'a atsawace"da sauri ta tashi ta d'auki mayafinta batace komaiba tana d'aure fuska ta fita"zazzafan huci ya furzar dg bakinsa yana dafe mararsa"had'e da fad'in yah salam!meyasa jidda zakizo ki hargitsamun lissafi??"tsaki yaja zuciyarsa na tambayarsa anya yadace jidda tazama matar aurensa??" sbd rashin da'arta yayi yawa! bazan iya rabuwa dakeba jidda"da kaina zan canzaki in sha Allah.....jidda kuwa ranta ab'ace ta shigo gidan"tasamu bilkisu na tsaye abakin k'ofar shigowa tsakar gidan"kanta bbu d'an kwali "tayi parking tumbujin gashinta atsakkiyar kanta"tana sanye da yunifoam nata na skul"dan yanzun exams sukeyi befi saura 2weeks tayi SSCE ba" ta kama kunnan khalifa ta murd'e cikin y'ar siririyar muryarta tana fad'in"ina wasa dakai dan gidanku??"dallah malama gyaramun na wuce"cewar jidda cikin nuna jin zafin bilkisu da hassadarta"bilkisu batace komaiba taja hannun khalifa suka matsa"ummi na zaune kan kujera y'ar tsugunne tana rabon abincin rana"jidda ta wuce d'akinsu....adaren ranar suka shirya da yah Abdul.... *************** kwanci tashi bbu wuya a wajen Allah "ayau sauran 2weeks bikin jidda da yah Abdul"an kammala aikin shashensu agidan goggo"baffa Aminu yakawo masa kud'i 150k yacika yyi lefe"har kukan farin ciki yah Abdul yayi"acikin kud'in yafitar da kud'in sadaki"yakuma Ida had'a lefe dasu"goggo da kabeer ko sisi basu bashi ba"musa ma yataka rawar gani"ayau kuma za'a kawo lefe"wanda mazane zasu kawo lefen"sbd mlm mamman beson bidia shine yatsara hakan"lefen na gidan goggo dayakai mata ta gani"acan za'a d'auka akawo gidansu jidda"wanda magajiya da kawo lefen da rishinsa duk d'aya ne awajenta"hidimarta kawai takeyi"kamar ba ita bace uwar biki"ko tsinke bata siyaba na auren jidda"yyinda itama jidda bata kaiga siyaba sai next week"kuma tanada kudurin haya zata kama musu na get house akaita" amma ba gidansu yah Abdul zasu zaunaba"aganinta ta wuce zama irin wannan gidan" Atsakanin jidda da Alh sulaiman duniya da Alh magaji"bbu abinda yacanza"kowa tana hud'da dashi"batama sanar musu zatayi aureba"sannan tafi kula Alh duniya sbd yafi sakin kud'i"ayau tun safe take wajensa a hotel suna aikata masha'a"tanaso ta tafi yak'i barinta ta tafi"sbd yau takeso suje wajen bokan dazai musu aiki akan yah Abdul"cike da shagwab'a tace"sweet heart nifa amaryace ! Ayau ma ake kawo lefena! yaka mata ka barni naje....da sauri Alh duniya yatashi zaune yana fad'in da gske kikeyi baby?"Eh mana"tafad'a tana saka kayanta"ni kuma kinga inaso na aureki"sbd danaci kujerar d'an majalissa mutafi Abuja"to ai kaga aikin gama yagama"kinga shi wanda zai aureki yanada kud'i ne?"ah ah takakane kamarni"tab'e baki yayi yace"kice matsiyaci zaki aura kina babbar yarinya?"to zan ganshi naji idan zai barmunke na aura saina biyashi ko nawane"zuwa y'an watanni saina sakeki"saiya aureki"anya zai iya amincewa?"kumafa gsky ina sonshi"tab'e baki yayi yace"iyayenki zasu yarda?"mahaifiyata batada matsala saidai k'anin mahaifina da shine marik'ina kuma mad'aurin aurena" sbd babana yarasu tuni"okay zanje nayi magana da maman"tunda shi zaki iya bujure masa azauna lafiya"gsky nidai bazan fasa auren Abdul ba"ai dama ni bance ki fasa ba"kawai alfarma zaimun yabarmunke Ayi auren dani zuwa bayan wasu watanni saina sakeki "time d'in nayi kane kane akujerata"idan kika amince zan siya miki mota ta million 3"zan baki million 2"sannan zan siyawa mahaifiyar ki gida"sannan zamuje london muyi Honey moon namu...jidda tazaro ido tana fad'in da gske kakeyi sweet heart?"zan miki k'arya ne?"wlh na amince sweet heart"amma pls kamar bayan wata 8 haka saika rabu dani"bazama ki kai yakaba"to amma baka sanarmun kokai waye ba"tab'e baki yayi yace"nasanar miki inada mata2 da yara 8"sannan nasanar dake anguwar danake dana iyayena"miya rage ?"bbu sweet heart"yanzun kije anjima zanzo gidan naku nayi mgn da iyayenki"idan shi marik'in naki yanuna taurin kai" sai nayiwa shi yaron mgn"idan basu yardaba zaki iya bujurewa shi marik'in naki sbd bbu dole"ko baki zai miki bazai biki ba"jidda jiki na b'ari tace"to shikenan my one bara naje sai munyi waya"tafad'a tana d'aukar mayafinta da hand bag nata ta fita..... Time d'in da jidda ta iso gidan har ankawo lefen"yana tsakar gida dangi da mak'ota nagani"akwati 3 ne duka sai leda babba"wacce aka saka takalmi da hand bag kala bibbiyu aciki"kayan sawa kala 12 ne" sai dogayen riguna kala2"mayafi da hijab duk kala bibbiyu aka saka"sai kayan bacci da inners da kayan shafa....wani shegen kallo jidda tayiwa kayan tanajin haushi da b'acin rai"datasan wannan tsiyar zai kawo datace yabata kud'in tayi ciko ta had'o da kanta"amma ai angama tunda maida mishi za'a yi"tafad'a aranta tana nufar d'akin magajiya"tana jiyo abokan wasansu nace mata amarya amarya! ta musu banza"tana shigowa d'akin tasamu umma zaune tana ninkin kayan Aliyu"umma wai yanzun wa'acan banzayen kayan sune lefe?"ahab ba kece kikaji kika ganiba"?nidai wlh ko kawosu yayi d'akin nan bazan amsaba"yabarsu can d'akinsa"dubeki son kowa k'in wanda yarasa za'a kawo wa'annan y'an kayan amatsayin lefe"to ai umma kwantar da hankalinki"tafad'a tana zama ta shaida mata komai....shewa magajiya tayi tana fad'in duniya tadawo sabuwa jidda"kice bana dani za'a keta hazo?"in sha Allah umma"to nidai na amince"nasan dai mlm da taurin kai"amma tunda zancen kud'i ne zai iya sauyawa"kinga ni kisanar masa na amince bama saiya zoba"yadai samu Abdul d'in"yabiyashi saiya nuna masa kawai yajira d'in zuwa wani lokaci"inbe aminceba sai yayi magana da mlm" sbd yadda yake fakiri da wuya yak'i amincewa yaji zancen kud'i"to shikenan umma"dan wlh dana rasa wannan damar gara na hak'ura da Abdul duk son danake masa"sbd mota fa da million biyu zai bani" sannan azo Ayi hidimar biki komai yyi na kece raini"kuma baya buk'atar komai namu dg ni sai kayana za'a kawoni"to aimu haka mukeso"aduniya harka da maishi nada dad'i wlh"kai haihuwar ki yamun rana jidda....jidda ta kama dariya"Abba ya yaye labulen d'akin yana fad'in ina magajiya?"gani nan lafiya??"kizo ki kwashe kayan can ki maidosu anan duk wanda yazo saiya gani"ka barsu acan gunka mana"ko sadda kasaka ranar auren kayi shawara dani ne?"tsaki Abba yaja yace"kici gaba da mugun halinki karki fasa" aure bbu mahaluk'in daya isa ya hana ayishi" yana fad'in hakan ya yakice labulen yayi gaba abinsa"jidda da umma sukaja tsaki atare..... Da dare misalin k'arfe 8:11 pm yah Abdul yagama shirinsa cikin wani dark blue d'in yadi"yayi kyau masha Allah"yanata zabga k'amshi"gaba d'aya yana cikin farin ciki"wajen jidda yakeso yazo yaga zatayi farin ciki da kayan da aka kawo"wanda dukda kayan basuda yawa,amma ba k'ananu bane"ak'afa ya iso gidan"saidai abin mamaki wata mota na fake agaban gidan"front sit abud'e, gefen mai zaman banza"kasancewar akwai nefa anguwar"wayarsa yazaro yafara kiran jidda"harta tsinke bata d'aga ba"kallon motar dake gaban gidan yakamayi yana nazarin kamar yatab'a ganin jidda ta fito dg cikin motar.....be gama wannan tunanin ba"ya hango jidda tafito dg cikin motar ta nufosa..... ✍️hanzarta ki biya naki domin jin yadda wannan chakwakiya zata warware..... free page yak'are 😎 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 🌹🤱🏻WATA UWAH 🤱🏻🌹 🙆🏻‍♂️(RAYUWAR ABDUL) 🙆🏻‍♂️ 🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾 Story & written by mommyn fareesa Last free page 🙌 🅿️19&20 .......kallon jidda kawai yah Abdul keyi bbu ko k'iftawa"bbu wata alamar damuwa atare da ita ta tsaya gefensa tana fad'in sannu da zuwa! be amsaba sai cewa yayi me kikeyi a waccan motar??"yafad'a yana tsareta da ido"tab'e baki tayi tace"dama yanzun zan kiraka koda kai bazaka zoba"sbd zamuyi wata mgn dakai ta fahimta"sai gashima kazo"shiru yayi yak'i mgn sbd gaba d'aya zuciyarsa acunkushe take da ganinta da yayi ta fito dg cikin waccan motar"ga wani zato ya d'arsu aransa"k'asan zuciyarsa kuma wani bak'in kishi ne yakeji yana taso masa"tana tsaye agefensa tana k'ok'arin masa mgn"Alh sulaiman duniya yafito dg cikin motar yanufosu"kasa mgn jidda tayi tana satar kallon yah Abdul daya tsare Alh duniya da ido"sbd yanaso yagane kamar yasanshi"Assalamu Alaikum"sweet heart kin barni inata jiranki"yafad'a yana kallon jidda"da tsantsar mamaki yah Abdul ke kallon jidda"sbd jin agabansa wani k'ato na kiran wadda zai aura nan da sati 2 da sweet heart"jidda ta k'ak'aro murmushi tace"eh muna mgn ne dashi"okay kin masa bayani ne?"ah ah yanzun zan masa dai.....jidda! yah Abdul yakirata cikin dakakkiyar muryarsa"wacce bbu alamar wasa acikinta"idanuwansa har sun canza kala"fuska bbu annuri yace"kiyi gaggawar fahimtar dani meke faruwa??"tab'e baki Alh duniya yayi yakallesa ashek'e"agadarance yace"ba wani abu bane inaso ka hak'ura da aurenta sai zuwa wani d'an lokaci"kabarmun ita na aura"idan nasaketa saika aureta"idan ka amince da haka zan baka million 2"kaga kaima kaja jari ka fantama kafin lokacin"sanin kankane bazan tsaya nayi jayayya da talaka fatararre irinkaba"asalima taimakonka nayi"sbd kasan kowaye ni agarin nan"in ma baka tab'a ganina ba to katab'a ganina a TV ko a jarida ko a calendar...wani irin bugu zuciyar yah Abdul keyi"idanuwansa sunyi jajir kamar garwashin wuta"fatansa ace mafarkine yakeyi bada gaske ba"amma yadda yakejin kalaman sun wuce ace mafarkine"kayi shiru my Abdul? cewar jidda"yyinda Alh duniya ke danna waya hankalinsa kwance"wani irin mugun kallo yah Abdul yabita dashi"yana huci yace"hakik'a jidda kingama cutar dani"kin ci amanar soyayyar danake miki"inajin wasu labarukan halayenki ban Aminceba sbd ban tabbatarba"wasu kuma ina ganinsu da idona amma ina miki uzuri"ni zaki kira awulak'anta sbd banidashi?"nafi k'arfin na siyar da soyayyar danake miki"ke mai bakin kwad'ayi kije ki siyar da tawa soyayyar"kai kuma kana tak'ama da kud'i ko?"in sha Allah yadda baka kashesu ta hanyar alkhairi ba zakayi nadama marar amfani ta mallakarsu"yafad'a yana kallon Alh duniya"kai wawa! talaka wulak'antacce"ka isa ka gayan mgn"kasan koni waye?"pls sweet heart ka barshi kawai sbd ni"yah Abdul yakalli jidda yace"Allah ya isa tsakanina dake ban yafe miki ba"yafad'a yana laluben hanya sbd jirin dake damunsa yanajin kamar zai fad'i"yayin da kansa ke barazanar tarwatsewa"jidda kasa mgn tayi gabanta nata fad'uwa"sosai kalaman sa suka tsaya mata arai"batace komaiba tana kallonsa yana tafiya kamar zai fad'i.....Alh duniya yaja tsaki had'e da cewa"inane gidansu natura y'an daba su saita mun shi??"ah ah sweet heart miyayi zafi?"ka barshi kawai pls"shikenan yaci darajarki wlh"tana k'ok'arin mgn Abba ya iso zai wuce ciki"da sauri jidda tace"Abba sannu da zuwa"kallonta kawai yayi sbd rabon data gaishesa ko masa sannu da zuwa yama manta"baba ina wuni?"muryar Alh duniya ta katse masa tunani"yakallesa da mamaki yana amsa gaisuwar tashi"dan yafahimci bama yaro bane" koya girmesa ba bada wani abu ba amma yake kiransa da baba"dama Abba zakuyi wata mgn dashine"wace mgn kuma?"keda ayau saura kwana 14 ad'aura auren ki.....inaso dai abani dama muyi mgn baba"to babu damuwa"shiga ciki ke"jidda batace komaiba ta wuce cikin gidan"Abba da Alh duniya suka zauna kan dakali"bbu wani b'oye b'oye Alh duniya yayiwa Abba bayanin manufarsa"dg k'arshe yasanar masa idan ya amince zai bashi millon 2"wani murmushi Abba yasaki kafin yace"subahanallahi! niba makwad'aici bane"na rik'e talaucina "banida matsalar rashin ci dasha"Alhmdllh ina godiya ga ubangiji nah"bazan zamo mai mgn biyu ba"na riga nayi mgn da iyayen yaro"bazan zamo mai k'aramar mgn ba"kuma nema cikin nema ai haramun ne......dakata baba! na riga na gama yanke hukunci saina auri jidda"karka manta bakai bane mahaifinta"ko bujurewa umarninka tayi bbu abinda zai faru da ita"sbd haka saina aureta"Abba na murmushi yace"to shikenan Allah yabama mai rabo sa'a"yana fad'in hakan yatashi tsaye ya wuce ciki"Alh duniya yakira jidda ta waya yasanar mata yadda sukayi"dg k'arshe yasanar mata gobe zai turo mata kud'i ta siyawa mamanta gida su koma"acan sai Ayi hidimar bikinsu"ta amsa hankalinta kwance"Abba kuwa becewa magajiya komai ba"amma abin yasoki zuciyarsa sosai"ko abincin dare kasa ci yayi yanata tunane tunane"yyinda jidda da uwarta hankalinsu kwance..... Afannin yah Abdul kuwa ajigace ya iso gida"da k'yar yarufe gidan yanufi b'angarensu da aka gama gyarawa"ko kayan jikinsa be cireba ya kwanta kan tabarma"kansa na ciwo"zuciyarsa na zafi"gaba d'aya jikinsa zuface keta ketowa ta ko ina"yadda yaga rana haka yaga dare"dg k'arshe ya d'auro alwalah wajen 3am yafara jero nafilfili"bayan yagama yayita istigifari da hailala da salatin Annabi"kafin yanemi zab'in alkhairi"sannan yarok'i Allah yafidda masa da soyayyar jidda aransa"sbd har yanzun yanajin soyayyar ta aransa"zuciyarsa tak'i yarda wai jiddansace zata aikata masa haka"da wannan tunanin bacci b'arawo yasacesa......be farkaba sai wajen 8:15 am"da hanzari yatashi yanufi toilet yayo alwalah yazo yayi sallah"sannan yayi wanka"shirya yayi cikin k'ananun kaya"yyi y'ar rama"ba k'aramin kyau yayiba"idanuwansa har yanzun jajir suke"fitowa tsakar gidan yayi yahad'u da meenah zata shiga kitchen"tayi saurin dubarsa tana fad'in yaya katashi?"yanzun nake cewa "najika shiru duk yau da safe banji motsinkaba"banajin dad'i ne meenah"wayyo Allah sannu ! ya jikin?"da sauk'i yafad'a yana nufar parlourn goggo"zuciyarsa akare sbd tunawa da yayi da sukayi fad'a kwanaki da kabeer ta masa baki"kodai bakin ne yafara binsa??kai lafiya zaka shigomun sangam sangam bbu ko sallama?"muryar goggo tadawo dashi tunaninsa"Ahankali yace"nayi baki jiba"ina kwana? lafiya qlau"dg haka ta maida hankalinta wajen tv"shi kuma yatashi dg dukiyar da yayi zai fita meenah ta shigo" anan tace"yaya kajira kayi kari mana"dama anan yake kari yanzun?"ai zuciya yayi yadena cin komai na gidan nan"idan yanada zuciyar yanema ai saiya ci mai dad'i"cewar goggo tana tab'e baki"yah Abdul bece komaiba yarab'a meenah yafita"meenah tazauna kan kujera tana ajiye flast d'in hannunta tana fad'in"dan Allah goggo ina rok'onki alfarmar ki sassautawa yaya ko yasami sukuni"wlh da alama yau yana cikin damuwa"yoni kuwa ubanme na masa?"munafukar yarinya zaki watsamun tsaba kaji subini"to bari kiji inma akan bikin sane shiya sani hakan be dameni ba"ai yace yaji yagani ko?"iyakata ido"ko kabeer dake da dukiya be jajibo aureba sai shi dake talaka"shiru kawai meenah tayi aranta tana yiwa mahaifiyar tata addu'ar shiriya.... yah Abdul kuwa gidan su jidda ya nufa"yana isowa yatura yaro a mishi sallama da Abba"yaron na shiga gidan bilkisu na fitowa zata tafi islamiya"had'a ido sukayi da ita....gaban yah Abdul ya buga!be tab'a tsayawa yakalletaba sosai sai yau"bilkisu islamiya zakije?"yafad'a cikin tattausan muryanshi"Eh ina kwana?"lafiya qlau yasu ummi?"suna lafiya"to masha Allah saikin dawo ko?"kanta kawai ta gyad'a masa ta wuce"yabi bayanta da kallo"yanajin inama ace jiddace keda nutsuwar bilkisu"saidai bakin alk'alami yariga ya bushe"ko mata sun k'are aduniya yarage jiddace kawai bazai auretaba..... Abdul kaine da safe haka ?"Allah yasa dai lafiya"cewar Abba"yah Abdul yayi k'asa da kansa yaduk'a yagaishesa"ya amsa suka zauna kan dakali"Ahankali yah Abdul yace"da farko baba ina mai baka hak'uri da abinda zan fad'i yanzun"abubuwa mararsa dad'i sun faru ajiya tsakanina da jidda"da kuma wani d'an siyasa dake son ya aureta.....kaf yasanar masa komai kafin yad'ora da fad'in sbd haka gsky Abba na hak'ura da auren jidda"Allah yahad'a kowa da rabonsa na alkhairi"aganina rabuwa da ita shuyafimun sauk'i"sbd ta zab'i abin duniya akaina"an cimun mutunci da gayamun mgn sbd ina talaka"bayan kowa anan zai samu kuma yabari anan"ni bana kwad'ayin komai "zanje nasanarwa iyayena komai"nasan kayi k'ok'ari wajen kula da tarbiyyar jidda Abba amatsayinka na k'anin mahaifin ta"amma tayi nisa ason duniya da abinda ke cikinta"sbd haka na hak'ura da ita...ajiyar zuciya Abba yasaki yana fad'in banga laifinkaba Abdul"lalacewar tarbiyyar jidda dg mahaifiyarta ne abin"banine na haifi jidda ba ina k'anin ubanta amma banida k'ima awajenta "yadda mutumin nan yamaka nima haka yamun"na nuna masa bazan aminceba"yagayan mgn son ransa da fad'in banine na haifi jidda ba"zata iya bujuremun"sbd haka ni zan share maka hawaye Abdul"in har kana son y'ata bilkisu! wlh nabaka ita"hidima baza'a fasaba nan da sati 2 za'a d'aura auren ku da ita kamar yadda sauran kwanan bikin yarage"idan har baka son bilkisu karka b'oyemun komai Abdul kasanarmun"nasan dai dg wajenta tabbas bbu matsala sbd bilkisu nabin umarnina dg ita har mahaifiyarta........✍️ yanzun zamu fantsama a cikin labarin ba'a fara komaiba"yi hanzarin biyan naki domin adama dake"bbu nadama ko cizon yatsa atafiyar.... shin yaya Abdul zai amince da auren bilkisu har yafara sonya ko kuwa?? Anan gaba jidda da Alh duniya zasu mallaki juna ko kuwa? idan sun mallaka mezai faru?? magajiya zatayi nadama agaba itada goggo?? shin yaya jidda zataji idan taji k'udurin Abba na aurawa yah Abdul y'arsa bilkisu? bilkisu zata amince da auren yah Abdul har ta soshi??" yaya kuma zaman yah Abdul da matar aurensa zai kasance agidan goggo?? jin amsoshi wa'annan tambayoyin na a paid grps in sha Allah maza garzaya kibiya ta nan kar ayi babuke👇 wannan book d'in nakudine Normal grp 300 Vip grp 1000 Special people 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kira❌ Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Normal grp 500f Vip grp 1000f Special people 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba ......... Nauyayyar ajiyar zuciya yah Abdul yasaki k'irjinsa na bugawa da kansa"kasa d'ago kansa yyi balle har ya kalli Abba"yasan tabbas yanada matsala na buk'atar yayi aure ayanzun"amma beso ya auri wacce bata sonsa.....kayi shiru Abdul?"kansa ak'asa yace"Abba nagode sosai da karamcinka agareni"Allah yasaka da alkhairi"na amince da auren bilkisu"Abba na murmushi yace"Alhmdllh! nayi hakane dama sbd na share maka hawaye Abdul"dan Allah ka rik'e bilkisu amana"ban tab'a bata damar kula wani d'a namiji ba"in sha Allah Abba"zan wuce gida"to shikenan bama saika sanarwa magabatanka komai ba"tundai aranar za'ayi komai kamar yadda suka sani"dato ya amsa ya mik'e tsaye yanajin kansa kamar zai rabe biyu"Abba yabishi da kallon tausayi"aransa yana yiwa magajiya da jidda addu'ar shiriya.....yah Abdul kuwa kai tsaye gidan musa yanufa sbd yasan a irin wannan lokacin yana gida"har ransa shidai baya jin son bilkisu sbd asali ko fuskarta be saniba"yadai amsane sbd bbu dad'i mutum yanuna zai maka irin wannan karancin kanuna bakaso"bayan ya iso"wayarsa yazaro yakira musa"bugu 2 yad'aga"gani nan akofar gida kafito zamuyi mgn mai mahinmanci"yana fad'in hakan yakashe wayar yana jingina jikinsa da bango yadafe kansa"ahaka musa yafito yasanesa "yana sanye da farar jallabiya ajikinsa"abokina lafiya?"yafad'a yana kallon Abdul"d'ago kansa yyi suka had'a ido"subahanallahi! mike damunka?"yafad'a cikin damuwa sbd yadda yaga fuskarsa da idanuwansa da har yanzun suke jajir"tamkar bazaiyi mgn ba"sai kuma yace"muje soro pls"okay musa yafad'a yana yin gaba shi kuma yabishi....bayan musa yakoma ciki yadawo da tabarma ya shimfid'a musu suka zauna"yah Abdul cikin wani yanayi na zafin zuciya da b'acin rai yashiga korawa musa bayanin abinda ke faruwa"harda auren bilkisu da Abba yabashi...kafin yad'ora da fad'in nazo wajenka ne neman alfarma musa"kaje kasanarwa Abba yayi hak'uri yajanye aurena da bilkisu"bazan iya auren wacce bata sona ko bana soba"sannan asali ni ko fuskarta ban tab'a gani ba"kawai abinda na fahimta banida sa'a musa arayuwa"naji natsani duk wata mace sbd abinda jidda tamun...amamakin yah Abdul sai yaga musa yasaki wani shegen murmushi yana zaro wayarsa yana dannawa"kawai ya mik'a masa wayar yana fad'i duba ka gani"amsar wayar yayi yaga vedio ne"jiddace cikin wasu y'an iskan kaya ta fito dg mota itada Alh duniya sun shige cikin hotel!tsaki yaja yamik'a masa wayar"musa yaja ajiyar zuciya yana fad'in tuni labarin komai na sauyawar jidda yadawomun akunne Abdul"ta yadda Asee baby k'awarta da babawo suka lalata rayuwar ta"ayanzun haka jidda tazama hamshak'iyar y'ar bariki"amma ab'oye takeyi"aganinta bbu wanda yasani"bariki fa kace musa?"k'warai kuwa"naso na ankarar dakai Abdul"amma na fahimci kayi nisa a soyayyar jidda"bazaka iya rabuwa da itaba"k'ilan silar aurenku da ita ta shiryu" wannan tunanin yasaka na b'oye maka"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! cewar yah Abdul cikin wani yanayi yana dafe kansa"yanajin wata sabuwar tsanar jidda aransa......gsky ka bani mamaki Abdul! muddin ka bari bilkisu ta sub'uce maka zakayi babban kuskure da nadamar yin haka arayuwarka"sannan kayiwa Abba butulci! domin akunya yafitar dakai yamaka auren huce haushi"maimakon ka amsa da hannu biyu" ka bama bilkisu kulawa da nuna soyayya kodan sbd jidda taji haushi" sai ka kuma nuna zaka wofintar da karamcin da aka maka??"haba Abdul why?"musa bazan iyaba"muddin na aureta to banfa rabu da jidda ba"ko gidana zata iya zuwa na ganta"ni kuma na tsaneta yanzun"amanata dataci taje itada Allah"zanyi k'ok'arin Allah yafitarmun da soyayyar ta araina"shikenan tunda bakajin shawara"nidai bazanje nayi masa mgn ba saidai ka tura wani"Inda nine kai nasamu wannan damar zanyi godiya ga Allah"domin bilkisu nada nagartattun kyawawan halaye"antabbatar tun dg gobirawa zuwa Alkanchi babu yarinya nutsatstsiya mai tarbiyya da kamun kai"had'e da ilimin addini kamarta"nima tabbas ban tab'a ganin fuskartaba amma ai kai ba kyau yaka mata ka dubaba"halayenta na k'warai zaka duba"dukda raina yana bani zakayi mamaki idan kaga fusjarta"itama jiddan ai ba wani kyaune da itaba"hasken bleeching ne dana make up"amma kaje kayi tunani"nidai shawarata agareka kayi hak'uri ka rungumi kaddarar ka Abdul"in sha Allah wata ran komai zai wuce"bbu abinda ke tabbata arayuwa"nasani "kaima kasani kana buk'atar aure "to tunda kasamu ai sai kayi ko?"shiru kawai yah Abdul yayi"sbd yama rasa ta cewa"har ransa badan yasoba ya amince da wannan auren"saidai ance shi mai shawara aikinsa baya b'aci"cikin nutsuwa da sanyayyar muryansa dake nuna raunin zuciyarsa yace"shikenan musa zan wuce gida"Allah yasa haka shine yafi zama alkhairi agaremu bak'i d'aya"yauwa abokina abinda yaka mata ka fad'a kenan"zuwa jibi in sha Allah sai muje gun bilkisun muji dame dame zasuyi na event d'in biki itada friends nata??"kaga dama kana cewa abugo cards"nace ka saurara"da anbugo da munyi asaranshi"babu wata bidi'a da za'a yi musa"yini kawai sai wa'azi ko walima idan zatayi"abinda Allah yahore zamuje abata itada k'awayenta"to amma zancen lefe ai ita za'a barmawa ko?"Eh ina ga"cewar yah Abdul yana tashi"musa na murmushi yace"ka kwantar da hankalinka mutumina kafa kusa shiga sahunmu"balle yanzun sanyin damuna akeyi"gwabraye naji ajikinsu"shiru kawai yah Abdul yayi bece komaiba"dan bashida walwalar da za'a yi wata raha"shi saima da musa yayi zancen yatuna da yadda auren yake"gaba d'aya jikinsa asanyaye yake"yasan ba'a k'in shawara ubangiji yasa auren yazama sanadin farin cikin sa....dan Allah kadena tunanin nan haka Abdul"insha Allah duk tsanani yana tare da sauk'i"kaje ka kwanta ka huta"kayi k'ok'arin saka soyayyar bilkisu aranka"insha Allah nan gaba zaka godemun da shawara"kansa kawai ya gyad'a masa yabar soron"musa ya wuce ciki yana fad'in Allah ya kyauta... Ab'angaren Abba kuwa bayan tafiyar yah Abdul yashiga cikin gidan"kasancewar sahurace da girki tanama d'akinsa tana sharewa yashigo"amsa sallamar sa tayi tana fad'in mlm kadawo?"nadawo sahura amma da babbar mgn"Allah yasa alkhairi ce"in sha Allah alkhairi ce"yafad'a yana zama"itama ta zauna yashiga sanar mata komai"ummi tasaki ajiyar zuciya tana fad'in Allah yasa haka shiyafi zama alkhari"ita kuma Allah yashiryeta"saidai kasan halin d'an yau mlm"karfa yaga kamar sadaka muka bashi y'ar yayi k'ok'arin wulak'anta ta"Abdul bazaiyi hakaba da yatsar Allah sahura" asalima sbd nagartar halayensa yasaka nayi kwad'ayin bashi bilkisu" tunda jidda tayi sakaci yasub'uce mata"wanda ina mai tabbatar miki da cewa" komai daren dad'ewa itada magajiya sai sunyi dana sanin wannan abun sun ciji yatsa"inaso bayan na sanarwa bilkisu ke kuma ki k'ara rarrashinta da bata shawarwari in sha Allah komai zai tafi yadda yaka mata"sannan duk abinda yadace ayiwa amarya ki fara mata dg yau"komai danayi yink'urin jiya jidda na kayan d'aki saina mata"to shikenan mlm"dg haka ta tashi ta cigaba da aikinta......jidda kuwa nacan na baccinta hankalinta kwance"sai wajen 10 am ta farka"indomie da k'wai da tea mai kauri tasaka aka siyo mata wajen mai shayin anguwar"tana gama karyawa ta d'auki zazzafan wanka"tana zuba k'amshi ta fito dg d'akin su"ummi nata iza wutar iccen data aza girki dashi"yyinda magajiya ke zaune k'ofar d'akinta tana sauraron redio" ta dubi jidda tana fad'in" masha Allah jidda nah! Allah yatsaremun ke dg sharrin sa'idnawa masu bak'in ciki damu"dan na gaba yayi gaba wlh"dan wasu ko mashinshinin bbu balle Ayi felek'e"kije Allah yatsare hanya"Ameen umma nah"tafad'a tana murmushi ta fita"ummi dai na sauraronsu sbd halin magajiya ba bak'onta bane"sarai tasan ita take yadawa habaici"murmushi kawai tayi ahaka bilkisu ta shigo da sallama cikin siririyar muryarta"ummi ta amsa tana fad'in kin dawo?"Eh wlh ummi sannu da aiki"yauwa"me yarage nazo natayaki?"bbu komai bilkisu kije ki cire kayan kiyi wanka ki huta"dato ta amsa tana cire hijab d'in jikinta da face mask nata"magajiya nata kallon bilkisu bbu ko k'iftawa"gaba d'aya wani irin zafinta takeji"musammun sbd ta fahimci tafi jidda komai"dg ilimi ,kyau ,iya mgn,ladabi da tarbiyya"dandai ita bata nuna kyawunta"asalima ko k'awaye masu yawa bata dasu"k'awayen bilkisu 2"salima da Amina"wacce salima class mate natace"Amina kuma a islamiya suke"cikin d'aki bilkisu ta wuce ta cire kayanta tazo tashige wanka..... da rana bayan sallar azahar"bilkisu na zaune d'akin umminta tana Assignment d'in da aka basu a islamiya" ummi ta shigo d'akin tana cewa"ke kije Abbanku nasan mgn dake"haka nan bilkisu taji fad'uwar gaba"dato ta amsa ta d'aura d'an kwali nta ta fita"Ahankali tayi sallama d'akin Abba ta shigo ta zauna k'asa"Abba yayi gyaran murya yace"bilkisu amatsayina na mahaifinki"wanda dolene kimun biyayya"hakan yasa na yanke hukuncin d'aura miki aure da Abdul" sbd jidda ta bujuremun akan bazata auresaba tasami mai kud'i..... d'ago kanta tayi arikice suna had'a Ido da Abban cikin rawar murya tace"ni kuma Abba?"Eh mana"ko bakya sonsa ne?"k'asa tayi da kanta"k'wallah na cika Idonta"itafa wlh tsoron maza takeyi"shiyasa batada saurayi"take b'oye fuskarta bbu wanda ke ganinta.....kinyi shiru?"bazaki fitar dani kunyaba bilkisu?"kayi hak'uri Abba na amince" Alhmdllh! Allah yayi miki albarka"to amma Abba shine yace"zai aureni?"tambayar bashida amfani"kece da kanki amatsayinki na y'a mace zaki janyo hankalinsa gareki"tashi kije"Allah yayi miki albarka bilkisu"in sha Allah nan gaba zakiyi alfahari da wannan auren "kiyi hak'uri da abinda zaki gani ayanzun kinji?"kanta ak'asa ta amsa da to gabanta nata fad'uwa"wani irin mugun tsoron yah Abdul d'in ya d'arsu aranta"jikinta asanyaye ta wuce d'akin ummi"tana shigowa ta fad'o jikinta tana kuka"ke lafiya kike kuka?"ummi Abba zai auramun saurayin Anty jidda"bayan baya sona kuma"ni kuma bana son aure y'ar yarinya dani"dubi shashashar yarinya"miye aibun aure?"to kima dena wannan zancen kina jina?"tafad'a tana janyeta dg jikinta"kafin taci gaba da cewa"zancen so dakike mgn bilkisu da kanki zaki janyo hankalin Abdul wajenki yasoki"ta hanyar kyautatawa da faranta masa rai"kina dai ganin yadda nakeyiwa mahaifinki biyayya inaso kima fini bilkisu"ki manta da cewa yatab'a son jidda"kiyi k'ok'ari wajen mantar dashi ita"ki zauna tsakaninki da Allah dashi"in sha Allah kece da nassara"nasan zakice batun karatunki" anan gaba in Allah ya amince saiki cigaba bilkisu"islamiya kuma Abban ki zai masa mgn week end zaki cigaba da zuwa"amma karki koma kuka"kuma karki yarda ki nuna masa k'iyayya kina jina?"dato ta amsa tana share hawayenta"duk idan ta tuna nanda 13 days ta zama matar aure sai gabanta yafad'i"ayinin ranar nasiha da shawarwari ummi ta yini tana bama bilkisu"wanda hankalin bilkisun yad'an kwanta amma k'asan ranta tana tsoron auren.... *************** tunda wannan al'amarin yafaru yah Abdul yadage da addu'ar zab'in alkhairi"har istihara yayi amma alkhairi yake gani ga auren"hakan yasa hankalinsa ya kwanta"saidai yayi shiru be sanar kowa nasa ba jidda bace amaryar"yabari in an d'aura auren kowa yagani"har yanzun idan yatuna da jidda shi kawai yasan meyakeji"addu'a kawai yakeyi Allah yafidda masa sonta aransa"duk idan yatuna da bilkisu sai yaji fad'uwar gaba"ahaka aka shud'e kusan kwana 5"wanda ayau saura sati 1 daidai d'aurin auren su da ita"jidda kuwa kwana 3 da suka wuce Alh duniya yaturo magabatansa sun kawo kud'in neman aure"Abba kuma ya amsa sbd wasu dalilai"an basu rana nanda kwana10 su dawo asaka biki"jidda kuwa son yah Abdul da sha'awar sa nanan aranta"saidai son abin duniya yadanne komai"har gwada kiran Abdul d'in tayi taga yayi blocking nata"ayanzun haka Alh duniya yasiyawa magajiya gida had'add'e ,ita kuma jidda yasiya mata mota"gaba d'aya kanta ya Ida fashewa"duniya ta dawo musu sabuwa"jiya Alh duniya yazo har nan gidan yagaisheda magajiya"yajibgo siyayya iri iri yakawo mata"amma bbu abinda ta d'ibarwa sahura abiyar zamanta"sai habaici kawai take saki atsakar gida"tun wayewar safiyar yau magajiya keta aikace aikace ita da wata k'anwarta atine"sbd yau itace keda girki"suna atsakar gidan da marece yaro yayi sallama yana fad'in ance bilkisu tazo inji Abdul"ummi data fito dg bayi tace"gata nan zuwa"azabure magajiya tace"wane Abdul d'in wai??"banza ummi ta mata ta wuce d'aki"umma taja tsaki tana fad'in"takara za'a yi damu kenan?"ada ko kare bai zuwa sbd yanzun anga y'ata zata auri mai arzik'i shine itama zata fara fita fira"yo Allah natuba ai naga yayi gaba na baya sa labari "bazata tab'a samun kamar miji irin na jidda ba wlh....afusace ummi ta fito dg d'akin tana fad'in kinyi kuskure dakika fad'i haka magajiya! Ahaukanki mai kud'i shine kad'ai miji nagari?"kicanxa tunani"niba kwad'ayayya bace irinki"burinah y'ata ta auri d'an k'warai mai tarbiyya ba mai tarin dukiyaba"wanda watak'il wasu masu kud'in bama ta halattacciyar hanya suka sammesuba....ahh dole kice haka mana tunda da alama matsiyacine wanda ya aiko yana sallama da y'ar taki"cewar magajiya cikin d'aga murya"ummi ta nufi d'aki tana fad'in na miki u zurin jahilci da kwad'ayi nadamunki"bilkisu data fito dg d'akin ta girgiza kanta ta nufi k'ofa"tana sanye da hijab har k'asa light blue"tanata k'amshi tasaka plate shoes atattasan k&afanta"asoro ta saka face mask"sbd tafiso saima ta aureshi yasan fuskarta"yah Abdul da musa na zaune kan dakali"sun sha gayunsu"dan musa tursasa mutumin naku yayi yad'auki wanka"harda sabon aski da gyaran fuska aka masa"wanda ba k'aramin kyau yayi ba"yahad'e cikin yashi bak'i riga da wondo"kansa bbu hula"fuskarsa bbu walwala"cikin siririyar muryarta ta musu sallama"musa dake dg farko ya amsa yana fad'in ranki yadad'e amaryarmu"dan murmushi tayi tana cewa"ina wuninku??"tafad'a tana satar kallon yah Abdul...aikuwa yajuyo da nufin ya kalleta yaganta da face mask"d'aure fuska yayi yana kauda kansa yace"lafiya qlau yasu ummi?"kasan ransa kuma yana cewa"meyasa yarinyar nan bataso aga fuskarta?"kodai tanada wata matsalane a fuskan?"horn d'in motar dayaji yasaka yakalli gefensu"wata farar motace tayi parking"aka bud'e driver sit jidda ta fito dg ciki"ta dad'e da eye glass bak'i afuskarta"tana sanye da atamfa riga da siket sun kamata"gabanta yayi wani mugun fad'uwa sbd ganin datayi bilkisu tsaye agefensu musa da yah Abdul"wanda yah Abdul keta kallon bilkisu yana murmushi da gayya sbd ganin jidda da yayi"cikin rufewar ido da son ta gane miye ma'anar tsayawarsu atare ta nufesu.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ......Tunda jidda ta doso wurinsu musa yatsareta da ido sbd yaga meye zatayi idan tazo?"yah Abdul kuwa nunawa yayi kamar ma be gan taba"cikin isgili da rainin wayo ta zare eye glass d'in fuskarta tana kallon bilkisu tace"ke miye kikeyi anan?"ko kuwa cusa kai kike Inda bakida muhalli?"da mamaki bilkisu ke kallonta kafin tace"abinda kika aiko ni yi shi nakeyi"ta fad'a agadarance dan itama bata d'aukar raini"cikin tattausan muryanshi mai dad'in amo yace"my sweet billy bance ki koma mgn ba..sweet billy fa kace my Abdul?"cewar jidda tana zaro ido tana kallonsa da mamaki"musa yakece da dariyar rainin hankali"yah Abdul yadubeta yana yatsina fuska kamar yaga abin k'yama yace"karki koma kiran wannan sunan agaban matata nanda sati 1 in sha Allah"ke bakiji kunyar fad'in my Abdul ba agabanta?"koda yake banyi mamakiba sbd jakar brain ce dake"yafad'a yana jan tsaki"still musa na dariyarsa"bilkisu kuma batayi mgn ba"jidda kuwa sosai taji ta muzanta awajen"kamar ta tsaga k'asa tashiga haka taji"ga wata iriyar zazzafar soyayyar yah Abdul datakeji aranta"doguwar tsuka yakoma ja akaro na biyu"yana duba agogon dake d'aure adamtsen hannunsa kafin yace"musa muje kawai anjima madawo muyi mgn"tunda nayi bak'in gani yanzun banida sukuni sai zuwa anjima"musa na k'ok'arin mgn jidda tabar wajen da sauri ta shige cikin gidan"jikin bilkisu yayi sanyi"saidai batace komaiba amma tasan laifin jidda ne"amarya zamu wuce inji sweet heart naki"zuwa dare zamu dawo karki damu"Allah yakaimu lafiya"tafad'a tana juyawa takoma ciki"yah Abdul yaja tsaki sbd gaba d'aya har bilkisun su duka haushinsu yakeji"yana hararar musa yace"mlm akan me zakace zamu dawo anjima?"nadawo na mata me?"saidai kai ka dawo d'in"sbd irin wannan yasaka tun tuni naji banason auren nan"ta wani kama fuska ta rufe an fad'a mata nadamu dason naga face nata ne?"yafad'a cikin zafin rai"musa yasaki murmushi yace"calm down abokina be a man mana"nisai nadawo nikad'ai miye aciki?"abinda kayi kayimun daidai"fuska kuma zaka gaji da gani"kanaso ka gani shiyasa kadamu data b'oye"tab'e baki yah Abdul yayi bece komaiba yayi gaba"musa yabiyosa yana dariya..... Jidda kuwa asoro ta tsaya ta saita kanta"amma gabanta fad'uwa kawai yakeyi sbd tanaso ta tabbatar wai Abdul data ke shirin aure bayan ta rabu da Alh duniya shine zai auri bilkisu??kamar tayi kuka ta wuce cikin gidan"magajiya naganinta ta fahimci tanada damuwa"da sauri tabi bayanta a d'aki"tasameta kwance samqn bed tana kuka"subahanallahi!"jidda lafiya kike kuka uban waye yatab'amun ke??umma ni za'a ciwa amana agidan nan"meya faru kuma?"tafad'a tana k'ok'arin zama agefenta"wai shegiyar yarinyar nan nasamu da Abdul suna fira awaje yanzun"ba shakka biri yayi kama da mutum"dan dama yanzun aka aiko ana sallama da ita"ashe tallarta uban yamasa kenan?"sbd bbu mashinshini"to miye abin damuwa?"ai dama shine daidai ita ko?"shiru jidda tayi sbd ta fahimci umma bazata ganeba"amma karki damu bari mlm yadawo zan masa zancen naji"hardama na tashina agidan nan"dan yanzun nafi k'arfin zama awannan shegen gidan "to shikenan kawai jidda ta fad'a tana rufe idanuwanta"zuciyarta na hasko mata kyakykyawar fuskar yah Abdul"ba k'aramin kyau taga yamata ba"tana cikin wannan yanayin kiran Alh duniya yashigo wayarta"taja tsaki tana k'in d'aga wayar"dan wani mugun haushi taji yana bata"ganin beda niyar dena kiran yasaka ta d'aga badan tasoba.... wajen k'arfe 7:48pm Abba yashigo gidan"dawowarsa kenan dg sallar isha'i"kasancewar akwai nefa gidan"yana shigowa yaga ammasa shimfid'a da babbar tabarma"akofar d'akinsa"ga sabbin warmers anjera da plate harda jug"abin yabashi mamaki"yasan kuma magajiyace keda girki"yana k'ok'arin nufar d'akin sa magajiya data fito dg d'akin ta tace"mlm kadawo ne?"Eh kawai yafad'a"sannu da zuwa ga kayan abinci nan bara na zuba maka"tafad'a tana nufar kan tabarmar"shi kuma yabud'e k'ofar d'akin sa yashiga"bbu jumawa yafito yazo ya zauna yana kallon magajiya dake zuba masa shinkafa da miyar kaji"saurin dakatar da ita yayi wajen fad'in tayaya garin tuwo yadawo a matsayin shinkafa?"nidai nasan shine nakawo agirka"wannan girkin na musammun ne ai mlm"gsky ki barshi bana buk'atar cimakar daba tawa ba"yafad'a yana k'ok'arin tashi"bangane mekake nufiba?"wai magajiya meke damunki?"tayaya zanci abinda bansan tawace hanya aka samesa ba"ohh tanan ka b'ullo?"arzik'i zaka yiwa kulli kenan?"to mai son jidda ne yazo yakamun abin arzik'i"to madallah Allah yataimaka"nidai bana buk'ata"tab'e baki tayi tace"yak'ara auki"dama inaso nasanar maka zuwa jibi ni zan tashi dg nan gidan na koma gidana"wanda zai auri jidda yasiyamun..... Abba na k'ok'arin mgn yaro yayi sallama yana cewa"ance bilkisu tazo inji Abdul"ikon Allah! ni kuwa wai mlm miye tsakanin Abdul da bilkisu??"je kace tana zuwa"bayan fitar yaron Abba yagirgiza kansa yana fad'in idan kin matsu kiji ki fita awaje ki sameshi ki tambayeshi"batun tashi kuma muddin kina buk'atar cigaba da zama dani to kina anan gidan"ai wlh bbu wanda ya isa yahanani tashi dg gidan nan"ka rubuta ka ajiye"saki kuma ka aikomun da takardata wata tsiyace inna rabu dakai Allah natuba??"ai barka za'amun na rabu da k'aya"meka tab'amun tun bayan na aureka?"bilkisu data fito ta girgiza kanta ta nufi soro da hijab iya gwiwa ajikinta kuma bbu face mask"Abba bece komaiba zuciyarsa na zafi yanufi d'akinsa"magajiya najan tsaki ta kwashe komai tana yada haibaicin data saba"bbu wanda yatankata ummi na d'aki tanajin komai.... gaban bilkisu na fad'uwa tafito"ajiyar zuciya tasaki sbd ganin musa ne kawai"sallama ta masa anutse"yad'ago kansa yana murmushi ya amsa"masha Allah! kawai yake fad'a aransa"ganin bata kallonsa yasaka shi yatsareta da ido"be tab'a zaton takai haka kyauba"yatabbatar yah Abdul zaiyi alfahari da auren bilkisu anan gaba"ko bai sota sbd kyawuntaba zai sota sbd kyawawan halayen ta"ina wuni?"ta katse masa tunani"lafiya qlau bilkisu"mutumin naki na gaisheki yanada uzuri ne shiyasa bai zoba"to madallah bbu damuwa"to bilkisu game da shirye shiryen biki me kuka tsara keda friends naki?"kanta ak'asa tace"bbu abinda na shirya"to meyasa?"still kanta ak'asa tace"bbu komai"kawai bana buk'atar yin wata bidi'a"idan anyi yinima ya isa kawai"to dame dame kike buk'ata??"murmushi kawai tayi batayi mgn ba"kud'i da zasuyi kusan dubu 50 yabata"yana fad'in gashi Ayi hak'uri da abinda yasamu"duk abinda yakama ki d'auka kiyi aciki"kallon kud'in tayi tace"sunyi yawa nasan ko ummi ta gani zatace sunyi yawa"d'an murmushi musa yayi sbd haka kawai da bilkisu tayi ta nuna ita ta k'warai ce"yasan in jidda ce ko 100k aka basu zata raina"kinga bbu damuwa ki amsa ki ajiye kinsan hidimar biki dole sai ana kashe kud'i"batayi musu ba ta amsa da hannu biyu tana masa godiya"bayan shiru na y'an wasu second"musa yyi gyaran murya anutse yace"bilkisu sunana musa"nine babban aboki kuma amini,shak'iki na Abdul"inaso muyi mgn ne tsakanina dake bawai sai Abdul yasaniba"nasan kin san dai kota yaya wannan aure naku yakasance"hakan kuma na nuna mana irin baiwar hikimar ubangiji ce"matar mutum kabarinsa"da yaddar Allah kece matar Abdul ba jidda ba"inaso bilkisu ki kasance macen k'warai awajen Abdul"ta yadda zaki mantar dashi jidda"ki dasa kaunarki aransa"ki faranta masa kijashi ajiki"ki bashi kulawa da shawara bilkisu in buk'atar hakan yataso"inaso ki zamarma Abdul komai nasa"abu na gaba kinsan ita rayuwa kowane bawa da irin jarabawarsa?"keda Abdul agidan su zaku zauna" zuwa wani d'an lokaci in sha Allah zaku canza gida"amma dan Allah bilkisu saikin kauda kanki kinyi hak'uri da duk abinda zaki gani"kedai ki kasance mai kyautata zato ki kuma zauna lafiya da kowa"inaso dan Allah ki bani mamaki awajen kulawa da abokina kin jiko?"kanta ta gyad'a masa"kafin yaci gaba da fad'in sannan agsky Abdul asanina beda matsala"nasan kawai beda fitina yanada sanyin hali"amma be iya fushi ba"kuma beson gaddama"sannan yana son idan yafaranta maka ka nuna kaji dad'i"idan kika kiyaye haka in sha Allah zaku zauna lafiya dashi"kanta ak'asa tace"insha Allah zanyi aiki da shawarwarinka"yana murmushi yace" madam nawa na gaisheki"nima banfi 6 month da aureba"ina amsawa sosai"ka bani number nata"to shikenan ina wayar?"Nokia nata ta bashi"yasaka mata"sannan yasaka mata ta yah Abdul"yyi seving da *sweetie nah* kafin yamik'a mata wayar"ta masa godiya sosai yamata sallama yatafi tare da shan alwashin bazai nunawa yah Abdul yaga fuskartaba....ita kuma ta wuce ciki tana yaba kirkinsa aranta...... Awashe garin ranar magajiya ta kwashe inata inata ta koma gidan ta dake a anguwar nagarta quaters"wanda mlm mamman na soro azaune shida k'aninsu habibu"suna tattaunawa game da abinda yafaru"agabansu magajiya da jidda da khalifa keta jidar kaya"bayan sun gama mgn habibu yace"wlh yaya in nine kai sakinta zanyi"wani murmushi mlm mamman yasaki kafin yace"habibu kenan! ita duniya dakake ganinta fad'i ne da ita"kuma batada tabbas"sannan budurwar wawace ita"shiyasa akeso karka auri duniya"zan saki magajiya amma ba yanzun ba da sauran lokaci"sai lokacin datake buk'atar cigaba da zama dani alokacin ni kuma zan nuna mata ruwa basa'an kwando bane"amma ayanzun komai zatayi bazan saketaba"tabbas yaya nagane nufinka"munanan dakai YAU DA GOBE zatayi aiki akanta"badai tabama y'arta lasisin suyi abinda suka gadama ba?"ban tab'a ganin uwa irin magajiyaba"hakane Allah ya shiryesu in sunada rabo"shidai ghali yahuta yanacan karatunsa"cewar mlm mamman"wlh kuwa Allah ya kyauta zan wuce sai nan da kwana 6 d'in"Allah yakaimu"dg haka sukayi sallama.... *6days ago* Ayau da misalin k'arfe 11:30 nasafe d'aruruwan jama'a suka shaida d'aurin auren *Abdulhakeem salisu da bilkisu mamman* wanda gaba d'aya ango ba'a gane wane irin yanayi yake aciki"yana dai cikin abokansa da y'an uwansa"yyinda acikin gidan goggo bbu wata hidimar da akeyi kamarma ba bikin d'a takeyiba"dan bbu wata hidima da akeyi agidan"dukda haka kuma akwai mutane"meenah kuma tasha gayunta tanata murnan bikin yayanta"saidai kuma goggo yadda taga anyiwa bilkisu jere tasan y'ar masu rufin asirice ita"kujerunta royel ne masu kyau"sai labulaye da carpet"amma bbu kayan kallo"sai fridge madaidaici mai gida biyu"sai furnitures suma masu kyau na zamani"sai kayan kitchen suma bbu laifi irin na masu rufin asiri"tun jiya komai aka jera aka kawo"dan har kayan sawarta da lefen duk sun kawo"sai kayan abinci suma na iya mai rufin asiri ne aka kawo.....gaba d'aya mlm mamman yana cikin farin cikin wannan rana"musammun dayayiwa y'arsa komai iya k'arfinsa cikin rufin asirin ubangiji"ga gidan mak'il da jama'a"amarya anshiryata cikin leshi fari mai adon golden"an mata make up na zamani"tasha lalle da gyaran gashi"tayi shar gwanin kyau da ita"amma tun wayewar garin gabanta ke fad'uwa har aka d'aura auren aka dawo"gashi ance da marece zasu kaita"suna zaune itada k'awayenta atsakar gidan kan babbar tabarma..... Jidda kuwa tana agidan su da suka koma"ada tana ganin kamar wasane Abdul ya auri bilkisu sai yau ta tabbatar"amma bata damuba"sbd tasan itama auren zatayi kuma wanda yafi na bilkisu"ak'arshema bilkisu k'asanta zata dawo"k'ilanma ta dinga bata kwancen kaya...ammafa atunanin ta"yyinda magajiya sabgar gabanta take"taci mai kyau tasha mai kyau ta fita yawonta bbu ruwanta da cewa akwai auren mlm mamman akanta.... misalin k'arfe 5:45 pm amarya ta iso gidanta"tana lallube da mayafi"inna mairo(yayar ummi) da kuma baba baraka (k'anwar Abba)suna rik'e da ita"suka wuce ciki"kai tsaye parlourn goggo aka wuce da ita"akayi addu'a"bbu yabo bbu fallasa goggo ta amshesu"amma bakinta da mgn"dan bayan an dawo d'aurin auren kabeer yatabbatar mata bada wacce aka saka rana tun asaliba aka d'aura auren"bayan sun bar parlourn goggo aka wuce da bilkisu d'akinta"wanda daka shigo gidan shine zaka fara gani"nasiha mai shiga jiki dangin bilkisu suka mata"tanata kuka gwanin ban tausayi"wajen magrib kowa ya watse aka bar hafsat matar musa da meenah ad'akin"har sannan bilkisu kanta amayafi tanata kuka"hafsat nata rarrashinta da meenah"dak'yar tayi shiru sukayi sallar magrib"sai gashi bilkisu tasaki jikinta dasu" har dasu murmushi tanayi sunata fira abinsu"kiran sallar isha'i yasaka suka tashi suka gabatar"kafin hafsat ta shimfid'a mata bed sheet ta gyara samqn bed d'in"meenah kuma ta share parlourn ta goge"aka kunna tsintsiyar k'amshi"bilkisu wani irin mugun tsorone aranta"daurewa kawai takeyi"wajen 8:34 pm yah Abdul da musa sukayi sallama a parlourn suka shigo.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba kokika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........Dam! k'irjin bilkisu yabuga sakamon dataji k'asaitacciyar muryarsa"meenah tayi hanzarin fitowa itada hafsat dg bed room d'in suka nufo parlourn"su yah Abdul na zaune a parlourn"yah Abdul yafito sak a angonsa"yana sanye da bak'ar shadda an mata aiki da golden d'in zare"hulama golden yasaka"sai k'amshi ke tashi na musan ajikinsa"yayi kyau har yagaji....gaishe su meenah tayi ta fita tana yaba irin kyawun da yayan nata yayi aranta"hafsat na murmushi tace"Ango masha Allah"kayi dace Allah yabaku zaman lafiya"yah Abdul ya amsa da Ameen yana d'an sakin guntun murmushi iya labb'ansa"yarasa meyasa yaketajin fad'uwar gaba?"my one muje ko?"cewar hafsat suna kallon juna itada musa"okay nidai saina gaisa da amarya"kijirani awaje wajen mashin d'ina"dato ta amsa"sukayi sallama da yah Abdul ta fita"musa yadubesa yana d'aukar ledojin da suka shigo dasu yace"ranka yadad'e muje ko?"beyi mgn ba dan da alama y'an miskilancin sun motsa"yah Abdul ne yafara shiga da sallama can k'asan mak'oshi yana tsare bilkisu da golden eyes nashi"kanta ak'asa ta rufe da mayafi ta amsa"musa ya shigo ya zauna kan bed side drower"Ahankali tace"ina yininku??"lafiya qlau amarya"yakuma bak'unta?"kasa mgn tayi sbd kunya"yah Abdul yatab'e baki yana zama gefenta"gaba d'aya tunawa yakeyi dafa yanzun jidda ce aka kawo masa"Inda jidda ce ai bazaima nemi rakkiyar kowa ba.....muyi salati 11 ga Annabi"muryar musa ta katse masa tunani"yabi dogayen k'afafuwan bilkisu da kallo zuwa hannayen ta"da sukasha jan lalle da bak'i"abin shar gwanin burgewa"lumshe idanuwansa yayi yana tsotsar red lips nasa na sama"aransa yace"ayau dole dai kibar fuskar taki abud'e"yana wannan tunanin aka shafa addu'ar"musa yamusu y'ar nasiha atak'aice kafin yamusu sallama yafita"yah Abdul yabi bayanshi"suna fitowa musa yace"nida kayi zamanka wlh"kaida yau ke cikin shauk'i zaka angonce"had'e rai yah Abdul yayi yace"shauk'i name fa?"kaifa Angone! hmm karka manta irin auren danayi"d'aure fuska musa yayi yace"kayi duk yadda kakeso"dg haka yafice dg parlourn"yah Abdul yatab'e baki yajuya yakoma ciki"sallama yayi yashigo"sosai yaji tabashi haushi sbd tana ayadda suka barta ta wani kama fuska ta rufe"saita yanayinsa yayi yace"ki tashi ga toilet nan kiyi alwalah zamuyi sallar nafila"dato ta amsa"tana zame mayafinta"k'amshin turarenta irinsu humra da kulakcha yadaki hancinsa"sosai yatsareta da mayun idanuwansa bbu ko k'iftawa"baby face nata yake ta kallo yana tsaye ya jingina jikinsa da gini"bilkisu ta mik'e tsaye bata yarda ta kallesaba ta nufi toilet d'in.....wata nauyayyar ajiyar zuciya yasaki data b'acewa ganinsa"shifa Inda shigowa yayi yasameta ad'akin bazai ganetaba"sbd dama betab'a ganinta bbu hijab ba ko bbu face mask ba"gaba d'aya hoton fuskarta yakasa goguwa dg idanuwansa"yana cikin wannan tunanin ta fito dg cikin toilet d'in"satar kallon ta yayi cikin rashin sa'a suka had'a ido"saurin sunkuyadda kanta ak'asa tayi batace komaiba"kisaka hijab muyi sallar"yafad'a yana zaro wayarsa yafita dg d'akin da alama chargy zai saka"bayan yadawo yasamu ta shimfid'a prayer mate tasaka hijab"yatsaya agefenta suka gabatar da sallah raka'a 2"yadafa samqn kanta yamata addu'ar da manzon Allah S A W yakoyar Ayi adaren farko"bayan yagama bilkisu ta fara karanto addu'oi na neman tsari da zaman lafiya"cikin zazzak'ar muryarta me dad'i"yah Abdul ya lumshe idanuwansa yana jin kamar karta dena"ya yarda tabbas bilkisu mlm ce"atare suka shafa addu'ar"gaba d'aya sai yaji zuciyarsa tayi sanyi"mik'ewa tsaye yyi ya fita"ita kuma ta tashi ta ninke abin sallar da hijab ta mayar"tana k'ok'arin nufar gefen bed d'an kwalinta na atamfar jikinta ya zamedg kanta yafad'o k'asa"atake parking d'in gashinta dake a tsakkiyar kanta yabayyanah"yah Abdul daya shigo d'akin yana rik'e da plate da cups daya d'akko a kitchen"yakafe gashin da ido bbu ko k'iftawa"saida yaga ta duk'a da nufin ta d'auki d'an k'walinta sannan yamaida idanuwansa samqn jibgegen k'ugunta"saurin d'auke kansa yayi sbd wani yanayi daya tsintsi kansa aciki"saidai ranshi yabashi wannan tulin gashin ba nata bane Attached ne"karki zauna zonan ki zauna"yafad'a yana zama kan carpet"batayi musuba tazo ta zauna agefensa"k'amshin gashashshiyar kazar yadaki hancinsu"kanta dai ak'asa tanata wasa da yatsun hannunta"gabanta nata dukan tara tara"sbd fargaban zata kwana a bak'on waje.....kamulalliyar muryansa mai dad'in amo ta katse mata tunani yana fad'in" bismillah ko malama"d'an girgiza kanta tayi Ahankali murya na rawa tace"na k'oshi dan Allah"ban Aminceba"sbd ke aka kawo sai kuma kice bakyaci"kodai bakya murna da auren?"kanta ak'asa tace"ba haka bane"to nidai bana son gaddama kici kinjiko?"to kai zakaci ko?"d'an murmushi yayi yace"indai kinaso na amsa toki kalleni ki tambayeni mana"ni kinga kallonki nakeyi"k'asa mgn tayi sbd gaba d'aya muryarsa ta sakata jin kunyarsa"hannunta ta mik'a tana lalube zata tab'o naman"caraf ta aza hannunta samqn cinyar yah Abdul.....saurin rintse idanuwansa yyi sbd wani zirrrrrrrrrrrrrrr dayaji ajikinsa! da sauri bilkisu ta janye hannunta"shi kuma yabud'e idanuwansa"murya can k'asa yace"kodai nakoma parlourn tunda kunyata akeji?"d'ago kanta tayi batare data kallesaba"shi kuma yadinga kallonta"cinya guda ta d'auka ta nufi d'an k'aramin bakinta da ita" shidai yanata kallonta dan komai ayangance takeyi"shi wlh bai mayi zaton ta waye hakaba"sbd any time yana ganinta cikin hijab"itadai da k'yar ta cinye cinya atakure sbd yadda takejin idanuwansa na jawo ajikinta"badai kin k'oshiba?"kanta ta gyad'a masa"alamar Eh"ban Aminceba sai kin k'ara"Allah da gaske fa na k'oshi"tafad'a cikin narke murya mai kama da shagwab'a"abinka da tuxuru"tuni yafarajin muryarta na haddasa masa kasala....beyi mgn ba yakoma matso mata da plate d'in gabanta"haka ta d'aure takoma d'aukar fiffike da wata cinyar tacinye"kanta ak'asa tace na k'oshi"shima yanaci yana aikin kallonta kafin yace"shikenan"ya fad'a yana zuba mata fresh milk a cup yamik'a mata"ta amsa tana fad'in nagode"kishanye ki ajiyemun cup d'in"dato ta amsa ta shanye kamar yadda yace"ajiye cup d'in tayi"da sauri ta tashi ta nufi toilet d'in"ta wanke hannunta ta kama ruwa"amma tanata jan jiki sbd bataso tasamesa ad'akin"time d'in data fito kuwa bata samesaba"ward rope ta bud'e ta d'akko toot paste da brush ta koma ciki"bayan ta wanke bakinta ta dawo d'akin"kayan bacci da hijab k'arama ta d'auka ta koma ciki tasaka"sannan ta fito ta zauna samqn bed d'in tana danna wayarta nokia"atime d'in k'arfe 9:35 pm..... yah Abdul kuwa naman dasuka rage yakira meenah yabata"sannan ya wanke hannunsa yarufe gidan" kafin yanufi bed room d'in goggo"tana zaune samqn bed tana waya da kabeer"tana ganin yah Abdul ta d'aure fuska tana kashe wayar"goggo dama saida safe nazo na miki"ai na zata ba zaka zoba kaiga Ango ko?"to abinda ka b'oye mun naji"gabansa yafad'i kansa ak'asa beyi mgn ba"cikin masifa goggo tace"ashe yarinyar da aka saka muku rana da ita tun asali bada ita aka d'aura ba"ta gujeka sbd kana talaka"sai marar zuciya ita ta amince ta kawo kanta"itama idan taji wahala zata tafi tabarka....bece komaiba har tayi shiru kafin yajuya yafice dg d'akin"jikinsa asanyaye"zuciyarsa na zafi"yanajin tsanar kansa"yarasa mezaiyi ya burge goggo harta masa fatan alkhairi arayuwa??"kamar yayi kuka yanufi k'ofar kitchen d'insu yarufe da key"sannan yabud'e k'ofar net d'in parlourn su yashiga yasaka sakata"kafin yasaki labule"yayi zaune kan kujera yyi ta gumi"gaba d'aya shidai gashinan"jin shaid'an zai saka masa wani tunanin dazai saka yayi sab'o yasaka ya mik'e tsaye yanufi d'akin"bilkisu na zaune ta sunkuyadda kanta ak'asa"tana jin motsinsa"yajawo troley d'in da kayansa ke ciki"wanda ya aza a samqn ward rope"jallabiya milk colour gogagga yafito da ita yafesheta da turare"bece komaiba yafita"bbu jumawa yadawo sanye da jallabiyar"sai shaddar a hannunsa ya ninke"yabud'e ward rope yasaka"kafin anutse yajuyo yakalleta yaga hankalinta na wajen waya"bilkisu ki ajiye wayar kiyi addu'a ki kwanta kinji?"zanje na kwanta a parlour"be jira cewartaba yafita"ajiyar zuciya tasaki dan dama tana jin tsoron su kwana a shimfid'a guda"saidai taso ace itace ta kwana a parlourn shi ya kwanta samqn bed d'in"hasken d'akin ta rage ta kwanta tana addu'a ta shafe jikinta"bata jimaba baccin gajiya yayi awon gaba da ita" yah Abdul kuwa damuwa ta masa yawa bawan Allah"ga matsalar goggo"ga ciwon mara daya fara damunsa"sai juye juye yakeyi kan 3seeter"shi kansa yasan beyi adalciba dg zuwan yarinyar nan ya afka mata"Inda dai jidda ce da ayau yatabbatar ya angonce"yajima yanata juye juye dg bisani har baccin wahala yasacesa. washe gari tun wajen 5:23 am bilkisu ta farka"time d'in da yah Abdul yashigo d'akin yatasheta sallah yasamu tana raka'atanil fijri"toilet d'in ya wuce yayi alwalah yafito yana fad'in natafi masjeed....bayan ta idar tayi azkhar da karatun alk'ur'ani me girma"ta gyara parlourn"ta kunna tsintsiyar k'amshi"sannan ta gyara bed room d'in ta shiga wanka"alokacin kuma yah Abdul yadawo parlourn"bayan yaje ya gaishe da goggo"koda yashigo bed room d'in bata ciki"motsin ruwa dayaji atoilet yatabbatar masa wanka takeyi"sosai ya yaba da tsabtar bilkisu ko ina k'al yanata k'amshi"parlourn yakoma ya kwanta bbu jumawa bacci yayi awon gaba dashi"ahaka bilkisu ta fito cikin shirinta "sabon lace ne d'inkin riga da siket ajikinta"tayi light make up tanata k'amshi"ta yane kanta da mayafi bak'i"sau d'aya tasaci kallonsa taga baccinsa yakeyi"fitowa tayi dg d'akin tanata jin fad'uwar gaba"kai tsaye parlourn goggo ta nufa Inda taji motsinsu itada meenah"goggo nata mitar meenah ta cika son jiki"ahaka bilkisu tayi sallama sau biyu tana yaye labulen k'ofar tashigo"meenah ta amsa mata tana fad'in masha Allah aranta"har k'asa ta duk'a tana murmushi akunyace ta gaisheda da goggo"ta amsa bbu yabo bbu fallasa"meenah ta gaishe da bilkisu"ita kuma ta maida mata gaisuwar sbd tasan meenah ta girmeta" shiru yabiyo baya"bilkisu ta mik'e tsaye ta musu sallama ta fita"kitchen d'inta ta bud'e ta d'akko gudar tsintsiyar laushinta tafara k'ok'arin share gidan.....tana can k'arshe zata tattara ta kwashe goggo ta fito zata shiga bayi"baki bud'e take kallon bilkisu kafin tace"ikon Allah! ke y'ar nan dg zuwa zaki fara da aiki"so kike asani abakin duniya ace ina wahalar dake?"gaki dai yarinya har yarinya kyakykyawa amma kin kashe rayuwarki kin auri talaka"gsky y'ar uwarki tafiki wayo da ita taguji fatara da talauci ke kika ara kika yafa"indai Abdul ne da gudu kema wata ran zaki gujeshi da k'afafuwan......haba goggo miye amfanin irin wa'annan maganganun fisabilillahi??"cewar meenah data lek'o sbd jin kalaman goggon"yyinda kan bilkisu ya k'ulle"tana tambayar kanta anya wannan tsohuwar itace mahaifiyar mijin nata??"sai kuma ta tuna da kalaman musa na kwanaki"sai kawai tama k'awar da tunanin aranta tacigaba da kwashe sharan da paker"goggo kuwa batace komaiba ta nufi bayi"yah Abdul da surutun goggo yatasheshi yayi tagumi kawai"yana tunanin anya zasuyi zaman jin dad'i awannan gidan?"yanzun dg zuwan bilkisu jiya kawai shine ayau zata fahimci komai na cikin gidan...muryar meenah yaji tana cewa"dan Allah Anty bilkisu dg yau karki koma share gidan nan"nice ke sharewa in bani nan akwai almajiri"kije ki huta dan Allah"sosai yaji dg bilkisun har meenar sun burgesa"yana ahaka bilkisun tashigo cikin parlourn da sallama ahankali"azatonta bacci yakeyi kawai taji ya amsa mata"saurin kallon gefen dayake zaune tayi suka had'a ido"d'age mata gira guda yayi"tayi saurin yin k'asa da kanta ta duk'a tana fad'in ina kwana?"lafiya qlau Mrs Abdul! sarkin son aiki ko?"d'an murmushi tayi batayi mgn ba"shi kuma yanata kallonta"ya lura tanada kunya sosai"dama katashi kayi wanka"meyasa tun d'azun ba'a tasheni nayi ba?"naga bacci kakeyi ai"toke meyasa baki kwanta kinyi baccin ba?"ban saba komawa baccin safe ba ai"okay zanyi wankan amma idan yimun za'ayi ba"yafad'a cikin wata iriyar kasalalliyar murya yana tsareta da ido"ita kuma gaba d'aya kunyace ta kamata"tashi ki zauna to"Ahankali ta zauna kan kujera d'in"tana wasa da yatsun hannunta"mik'ewa tsaye yyi ya wuce ciki"troley d'in kayansa yajawo amma yaji sakwaf"alamar bbu komai aciki"mayarwa yayi yabud'e ward rope ta biyun k'arshe"aikuwa yaga kayansa gogaggu duk bilkisu ta jera masa"towel nasa yad'auka yanufi toilet bathroom"yasamu shima ta wanke toilet d'in"tacika masa roba da ruwan wanka"ga sabbin butoci acike acan gefe"sai toot paste da sabon brush dukta ajiye masa.....jidda yaji shaid'an na bujuro masa da tunaninta"hakan yasa yaji b'acin rai"yana wankan yanajan tsaki"bayan yafito yasamu kayansa a gefen bed"riga da wondo na sabuwar shadda sky blue"ga vest fara da boxer ankuma feshesu da turare"kallo d'aya yayiwa kayan yanufi gaban mirror yana tsane ruwan jikinsa"yana tuna inama ya ajiye kayan dayake amfani dasu idan yayi wanka?"tunawa yayi ajiya dayazo ya ajiye kayansa yasasu award rope"aikuwa yana dubawa yagani"anutse yagama shirinsa"yatsaya gaban mirror yana aza hula samqn tattausan suman kansa dataketa shek'i bak'i k'irin da ita"yana k'ara fesa turare wayarsa datake a parlourn yaji ringing nata"da sauri bilkisu ta d'akko wayar tana yin sallama kanta ak'asa tace gashi"gaba d'aya jitayi yacika mata idanuwa bata iya kallon idanuwansa"shi kuwa tab'e baki yayi beyi mgn ba ya amshi wayar"ta juya da sauri ta koma parlourn"kiran ma yakatse"hakan yasa yakoma bin kiran sbd ganin musa ne"dukda ba wani ishashshen credit ne awayar ba"dan 3500 ce kawai tarage masa yanzun aduniya"hidimar biki tacinye komai"amsa sallamar musa yayi Ahankali"musa yace"gani a k'ofar gidan abokina"okay yafad'a yana kashe wayar yasakata gaban aljihu yafito dg cikin d'akin"bilkisu na zaune kan kujera tana waya da umminta"kallo d'aya yamata yad'auke kansa"tabi bayan sa da kallo tana yaba tsarin baiwar halittar da Allah yamasa aranta.....yana fitowa yasami musa tsaye k'ofar gidan yana rik'e da basket madaidaici a hannunsa da warmers aciki harda flast na ruwan zafi"musabuha sukayi saidai musa yafahimci beda walwala"shima fuskarsa bbu walwala yace"Abdul meyasa bakajin shawara?"shin so kakeyi bilkisu ta fahimci wani abu marar dad'i aranka game da ita?"tab'e baki yayi yace"dan Allah mudena zancen"meyasa kakeson dorawa kanka hidima Musa?"hidimarka tawace Abdul"kuma ni sbd bilkisu nayi badan kaiba"yafad'a cikin tsokana yana murmushi yamik'a masa basket d'in yana fad'in ka fara k'yallin anguncci abokina"harara ya Abdul yamaka masa ya amshi basket d'in yana godiya"musa yace"mu had'e shagonku anjiman"okay yafad'a ya nufi cikin gidan"goggo da meenah na zaune acikin baranda kan tabarma"suna break fast"meenah har ta gaji ta rokon goggo alfarmar tabari ahad'a break fast d'in dasu yah Abdul amma ta hana"kai ina zakaje da wannan kayan?"cewar goggo tana tsuke fuska' yah Abdul beyi mgn ba yanadai tsaye"wato rok'o kaje kayi kenan?tunda dama ka rasa yazakayi sbd talauci ai dole kaje kayi rok'o"ai maganin ita bilkisu take kowa? da taji ta gani ta aureka.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........ subahanallahi! wace irin mgn ce wannan goggo?"haba dan Allah"yaka mata kibar....zanci ubanki! ban hana idan ina mgn ki samun baki ba?"shiru meenah tayi"yah Abdul zuciyarsa na zafi ya wuce d'akin beyi mgn ba"goggo taci gaba da cewa"yo wai yaushe yazo yashiga bayi har yayi wanka ya shirya ne?"akwaifa toilet ad'akinsu"uban waye yace Ayi bayin ad'aki?"koni mai gidan banida bayi ad'aki saisu?"amma goggo karki manta gidan nan namune nida yah Abdul da yaya kabeer da mukaci gado gun mahaifinmu"kinga kuwa bbu kasonki aciki....dukan data kawowa meenah yasaka ta kauce tanayin shiru"aikuwa ta dinga masifa da zage zage"meenah kamar tayi kuka"gaba d'aya sai taji dama ba'anan yah Abdul yazauna ba"tasan tabbas bilkisu najin komai"tasan kuma saita fassara goggo da abubuwa masu yawa" wani irin tausayinsune taji yaka mata"komai taji yafita aranta ta tashi ta barma goggo wajen ta koma cikin parlour..... ransa ab'ace yashigo parlourn"ya ajiye basket d'in hannunsa"samqn d'an center table d'in dake a tsakkiyar parlourn, irin colour d'in furnitures d'in bilkisu"zama yayi kan kujera yayi tagumi"idanuwansa sunyi jajir"yana tunanin yaushe damuwarsa zatazo k'arshe??"bilkisu kuwa duk tanajin kalaman goggo"ranta yabata gsky ba mahaifiyar sabace wannan masifaffar tsohuwar"wacce dg safe zuwa yanzun halayenta sukayi mata kamanceceniya da umma magajiya"jin motsinsa a parlourn yasaka ta fito dg cikin d'akin jikinta asanyaye"had'a ido sukayi taga yayi tagumi"agefensa tazo ta zauna"dukda gabanta nata fad'uwa sbd ta lura fuskarsa bbu walwala"cikin sanyin murya tace"yaya Abdulllllll! sosai yaji sunan har cikin kansa"be amsaba saima zuciyarsa yaji ta karye"cikin taushin murya tace"idan ban maka shishshigi ba"kayi hak'uri ka dena tagumi dan Allah" sbd bbu kyau yinsa"komai yayi farko zaiyi k'arshe arayuwa amma banda ikon Allah"tamkar k'aramin yaro haka yafad'o samqn jikinta ya kwanta kan cinyarta yana sabbatu ta hanyar fad'in"menayiwa goggo haka ta tsaneni bilkisu?"ban tab'a ganin Inda mahaifiya ke hantarar d'antaba sai akaina bilkisu"miye zanyi tasoni??"yafad'a yana kama hannayenta dasuka sha jan lalle yasark'e da nashi hannun"wanda hakan gaba d'aya ko wannan su saida yaji canji ajikinsa"dan ita bilkisu jikinta har kirma yakeyi"dataga yah Abdul yayi ale ale samqn cinyarta"ga hannayenta yakama ya rik'e yana murzawa"bata yarda ta kallesaba cikin raunin murya tace"kadena damuwa dan Allah"damuwar beda amfani"addu'a zamuyi in sha Allah wata ran zai zama tarihi"sannan ka dinga k'ok'ari wajen faranta mata"idan kaji damuwar kayita maimaita Innalillahi wa inna ilaihir raju'un"Allah yana tare da masu hak'uri yah Abdul"ajiyar zuciya yasaki yana kallon k'ananun pink lips nata datake motsasu cikin nutsuwa"bilkisu banaso mutuncin mahaifiyata ya zube a idonki"dan Allah ki girmamata"sannan komai tamun karkiji zafinta"kamar yadda kika mun nasiha akan komai zai wuce"to nasan zai wuce Inda rai wata rana...in sha Allah karka damu mahaifiyarka nima tawace"kuma sirrinka nawane"addu'a shine namu"katashi kayi break ko?"tafad'a tana k'ok'arin zame hannayenta daya rik'e"dan hannayenta har kirma sukeyi"kina dai son guduwa dg guna ko bilkisu ?"shiyasa zaki fake dana tashi nayi break fast"ni banma tab'a ganin matsoraciyar amarya kamarkiba"d'an murmushi tayi batace komai ba"shi kuma yak'i sakin hannuwan nata"tana k'ok'arin ta koma masa magiya yacika hannun kawai sukaga anyaye labulen k'ofar.....goggo tasaki salati tana kallonsu"tana dg tsaye daga bakin k'ofar tayi d'aurin k'irji"yah Abdul yayi saurin janye kansa dg samqn cinyarta"yyinda kan bilkisu ak'asa"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kai yanzun bakaji kunyaba?"k'ato dakai kamata ale ale a samqn cinya sai kace wani k'aramin yaro?"goggo dan Allah kiyi hak'uri kije gani nan zuwa"ah ah yi zamanka mai mata"kazo kashige d'aki kayi bulum"dama kayan wanki nane zaka zo kamun wanki"bazan koma bada wanki ba"kaine zaka cigaba damun"tunda ba afanuwata dakomai kakeyi ba"shikenan kije zqn fito idan munyi kari"karma ka fito d'in"ta fad'a tana tab'e baki ta fita"matsowa gefen bilkisu yake k'ok'arin yi tayi saurin tashi"yyi murmushi bece komaiba"ita kuma ta fita dg cikin parlourn"cups da spoon ta d'akko a kitchen" taje ta d'aurayesu awajen maguji"goggo tayi saurin fitowa tana fad'in ke! karki koma yimun amfani da ruwa tunda ba Abdul bane yasiyamun"wanine mai zuciyar nema yasiyamun" to akan me ke dashi zaku mora?? kan bilkisu ak'asa tace"dan Allah kiyi hak'uri zan kiyaye in sha Allah.....goggo na k'ok'arin mgn kabeer yashigo tsakar gidan bbu ko sallama" sigari a hannunsa yana zuk'a"tunda yashigo yatsare bilkisu da ido yana kallo"d'an albarka kaine haka tafe?"cewar goggo tana washe baki"Eh nine mom muje mu gaisa Abuja zan wuce"bilkisu kallo d'aya ta masa taji be kwanta mata raia ba"kanta ak'asa tace"ina kwana?"lafiya qlau"goggo ta tab'e baki tana fad'in"matar Abdul ce ai"ka ganta kyakykyawa da ita"amma taji ta gani da aurensa....kabeer bece komai ba idanuwanta k'yam akan bilkisu"bilkisu kuwa na lura da kallon dayake mata tayi saurin nufar d'aki"tana k'ok'arin shigowa yah Abdul shi kuma zai fito sbd yanajin abinda ke faruwa....cikin rashin sa'a bilkisu ta fad'o jikinsa"yayi saurin rik'eta"ta rintse idanuwanta sbd jin kansa agefen wuyanta"dama kece zanje na kira sai gashi kin shigo ko matsoraciya"nifa Allah banida wani tsoro"tafad'a cikin narke murya tanason ta janye jikinta dg nasa" dan har cups d'in hannunta sun fad'i k'asa"matseta yayi yace"to yanzun in baga tsoroba ina kikeso kije zaki k'wace"kaifa zan had'ama tea ka barni nayi aikina"shima wannan ai aikine ko?"kumafa harda lada zaki samu"yafad'a cikin rad'a agefen kunnanta"wanda har sajen fuskarsa na shafo baby face nata"ta lumshe idanuwanta"yah Abdul kuwa k'amshin jikinta ne yaketa shak'a"yazagaye k'ugunta da hannayensa"wani irin yanayi na buk'atuwa yakejinsa aciki"dan iya saninsa da girmansa bilkisu ce kawai macen daya tab'a runguma"gashi yajawowa kansa.....be gama wannan tunanin ba yaji tana masa chakulkuli"yacikata da sauri suna dariya atare"ta duk'a ta d'auki cups d'in"mayafin samqn kanta yazame"duk'awa yayi yad'akko yazo gefenta kan carpet ya zauna yana kallon bak'in gashin kanta data d'aure da bant"akunyace ta had'a masa tea"dan madaran ta gwangwanice pick"da milo na sachet guda 4"ta zuba masa biyu"sannan zuba masa chips a plate ta tura agabansa"tana d'an shek'a tea d'in"yadubeta yana cewa ke ina naki?"lipton kawai zansha"nima shi zansha"to Ayi yaya da wannan?"tafad'a tana satar kallon sa"caraf suka had'a ido"saurin k'asa da kanta tayi sbd wani irin kallo dayake binta dashi"cikin cool voice yace"mrs Abdul! ki kalleni nabaki amsar tambayar ki mana"batace komaiba kuma bata kallesaba saima ajiye masa cup d'in tayi"idan baki had'a kamar wannan ba nima bazan shaba"dama bakyason cin abinci ko?"bafa haka bane"tafad'a tana k'ok'arin had'a wani tea d'in"shi kuma yanata kallonta"bbu laifi mai kaurine amma be kai yawan nashiba"be tursasata ba sbd yasan harda bak'unta yanzun ke damunta da rashin sabo....atare sukayi break fast d'in"yana d'an janta da fira sbd tasake"bbu laifi kuma tasake aranta tana masa kallon mai sauk'in kai"bayan sun gama yakalleta yace"kinga rana tayi har 9:5am"bana so na wuce 10 ban fitaba"bara naje nayiwa goggo wankin ko?"bilkisu da kanta ke ak'asa tana k'ok'arin mgn sukaji muryar goggo tana fad'in wai Abdul hakeem bazaka fito kamun wankin nan ba??"kazo ka shige d'aka ko?"da sauri yatashi yana kallon bilkisu yakama hannun ta suka mike tsaye"d'akin labalen goggo tayi"muje saina tayaka ko?"ah ah bilkisu kije ki kwanta ki huta yanzun zan gama"ke kinyi aiki kingani"nidai inaso dan Allah.... tafad'a cikin muryar shagwab'a"shi kuma yanata kallonta.....wannan wace irin jarabace ni y'asu??ga marar aikinyi kabari a tsakar gida tana mgn kai kazo ka kama mata ka rik'e ko?"bece komaiba yacika hannun bilkisu yafita"goggo na mita ta bashi kayan" girgiza kanta bilkisu tayi sbd tsananin tausayin yah Abdul dataji"komai ta kwashe tasameshi tsakar gidan yana duk'e yafara wanke kayan bama wasu masu yawa bane"kitchen taje takai kayan hannunta ta fito da roba mai fad'i ta wanke wanke"ta koma d'akin ta shiga toilet"ruwa ta zubo aciki ta fito tsakar gidan"agefensa ta tsugunna ta d'auki soap d'in da nufin tafara yin sab'i na biyu" bilkisu ki barshi nace kinjiko?"batace komaiba amma fuskarta na nuna bbu dad'i"cikin k'asa da murya yana kallon ta yace"miye abun fushi kuma?"to bakai bane kace bazan tayaka ba" murmushi ya sub'uce masa sbd tabashi dariya takuma burgesa"dan yadda tayi maganar kamar wata k'aramar yarinya"to shikenan kitayani *billy nah* dama ina tsoron kar goggo tasamemu ne tayi fad'a"insha Allah bazata zoba"tafad'a tana k'ok'arin fara sab'in"meenah dake mopping zuciyarta acunshe tana tir da halin mahaifiyar tasu aranta"sai kallonsu takeyi cike da burgewa"ranta na bata tabbas yayanta yayi dace" in sha Allah bilkisu zata bashi farin cikin daya tasa awajen UWAH"harta gama mopping nata bilkisu da yah Abdul na wankin"wannan idan yayi sab'i na farko wannan yayi na biyu"suna kuma d'an fira jefi jefi"bayan su gama yazuba musu ruwan d'auraya"dukda yanad'e k'afar wondonsa da hannun rigarsa"amma saida suka b'aci da ruwa sukayi squising"suna d'aurayar yah Abdul ya deb'o ruwa ahannunsa ya yarfomata a fuska"har taji tsoro ta d'an zaro ido"yakalleta yasaki murmushi mai sauti"wanda yafito masa da tsantsar kyawunsa yana fad'in kin yarda ke matsoraciya ko?"Allah nima zan rama"yaushe to?"wata ran mana"bece komaiba yafara shanya kayan"bilkisu na matsewa ta mik'a masa saiya amsa ya shanya"har suka idar"ta nufi kitchen ta d'akko kayan d'azun harda morning frash nayin wanke wanke"wanda dashi aka kawo cikin kayanta"yah Abdul na ganinta "yayi saurin zuba ruwa a sabuwar robarta da sukayi wanki atare"wajen magujin yazo yaka mata yaduk'a agefenta yana cewa"miye aikin mijin billy? d'auraya zaiyi ko wanke wanke?"yafad'a yana kallon ta"murmushi yasub'uce mata tace"ah ah zanyi da kaina"fitafa zakayi"bbu damuwa bilkisu kinga baida yawa"inaso dama na dinga tayaki aiki"hakan koyine da Annabi muhammad S A W"sbd yana taya matansa aiki"hakane kam"to kamun d'aurayan"ina kwandon to?"yana kitchen"bece komaiba yaje ya d'akko yana addu'ar Allah yasa kar goggo tasamesu har su gama"bayan ya ajiye yafara yi mata d'aurayan"yana bin duk wani motsinta da ido"yafahimci batada damuwa da d'aukar kanta ita watace"sab'anin jidda dayasan Inda itace abubuwan nan da goggo tayi wlh da tayi fushi dashi "k'ilan ma tace bazata zauna agidan ba"amma dubi ita bilkisu bbu ruwanta koma ajikinta da yadda halin goggo yake.....yarfo masa ruwan datayi yasakashi saurin dawowa tunaninsa"Lallai yarinya zamu koma d'aki nidai ko?"dan Allah kayi hak'uri dama na ramane fa"hmm yafad'a yana Ida tsame kayan dake cikin ruwan ya d'auki kwandon yanufi kitchen"ita kuma tafara k'ok'arin sharce wajen.....yah Abdul na fitowa dg cikin kitchen d'in goggo na fitowa dg parlourn ta"ta kallesa ta tab'e baki ta kalli kayan dake shanye"kafin ta kalli bilkisu tace"ke bilkisu da wane ruwan ne kike sharce sharce haka ?"a bayi ta d'ebo goggo dan akwai fanfo.....ba shakka! ta gidan ubanwa har aka jawo muku fanfo mu nan bbu??"wlh dg gidan Alh haruna ne"tsaki taja tana fad'in kace" rok'a kayi?"to ninafi k'arfin nema wajen wani shege"idan kabiru yadawo k'arshen sati za'a mana soma"kuma bazaku amfana dashiba"dan kai bakayin komai agidan nan saidai kai amaka"bece komaiba kansa ak'asa yana sauraronta"bilkisu kuma ta mayar da robar ta kitchen ta fito tashiga d'aki"aranta tausayin mijintane"tabbas ta fahimci yana cikin jarabawa"Allah yahad'ashi da WATA UWAH! bed room d'in ta shiga ta duba cikin kayansa"wani sabon yadi fari mai zanan bak'i ta fito masa dashi"dan dama kala 5 kaya yayi sabbi"tasan fita zaiyi,gashi kayan daya saka sunyi squising"shiyasa ta fito masa dashi"tana k'ok'arin rufe ward rope d'in yashigo d'akin"atsorace ta juyo suka had'a ido"kallon kayan hannunta yayi yace"sannu da k'ok'ari da kulawa bilkisu"dama kayan nazo na canza saina fita"kanta ak'asa tace"to gasunan"tafad'a tana ajiye masa gefen bed"tazo zata rab'a agefensa ta wuce yayi saurin tare bakin k'ofar"gabanta nata fad'uwa bata yarda ta kallesaba"kince keba matsoraciya bace yanzun tsoron miye nake hangowa a idonki??"ki saki jikinki kinjiko?"kanta ta gyad'a masa batayi mgn ba"ganin da gske kunya takeji yasaka kawai yamatsa dg bakin k'ofar yashigo ciki"ita kuma ta fita"bayan yagama saka kayan yafeshe jikinsa da turare yad'akko kud'in da suka rage masa yafito dg d'akin"bilkisu bata cikin parlourn"zama yayi kan kujera yana latsa waya"ahaka tayi sallama ta shigo tana rik'e da basket d'in"da wata leda ahannunta"k'asa gefen santala santalan k'afafuwan sa ta duk'a tana fad'in gashi abashi kayan nan mungode" wannan abama hafsat"sosai yatsareta da ido yana amsar ledar"wadda yafahimci"dubulan ne da cincin dasu alkaki"sosai ya yaba da wayonta da kirkinta"ta gode sosai"kin kyauta Allah yayi miki albarka"ta amsa da Ameen cikin jin dad'i"tsaye ya mik'e yana cewa taso kimun rakkiya zan fita"dato ta amsa ta mik'e tsaye"k'in fita yayi yamatso kusa da ita yakama hannun ta sannan suka fito"ita kuma meenah zata shigo d'akin sukayi cin karo da ita"tray d'in hannunta ta mik'awa bilkisu tana murmushi tace"gashi Anty nah anjuye"goggo tace"ta gode sosai"bbu komai ai"cewar bilkisu"meenah shigar mata dashi ciki zatamun rakkiya ne"to yaya Allah yatsare"ya amsa da Ameen suka nufi soro shida bilkisu"meenah kuwa ta shiga cikin parlourn"abakin k'ofa suka tsaya"gaba farin cikin datakance batada rowane aransa"Ahankali yace"zan aiko da cefane saime?"kanta ak'asa tace"komai yasamu ka kawo"to shikenan billy nah"yafad'a yana cika hannun ta"Allah yatsare yadawo dakai lafiya"Allah yabaka sa'a"kasa tafiya yayi yakoma kama hannunta daya saki ya sumbata"tayi k'asa da kai sbd kunya"Ameen Ameen saina dawo ki kula da kanki"yafad'a yana cika hannunta yatafi"gaba d'aya zuciyarsa wasai yakejinta"wani irin k'imar iyayenta yaji sun nunku aransa"sai k'ok'arin had'a jidda da bilkisu yakeyi amma yana ganin banbanci sosai da tazara atsakaninsu"da wannan tunanin ya iso shago"bbu jumawa nura yazo"suka gaisa da juna yanajin zafin yah Abdul aransa"yana nan musa ya iso"yanata tsokanarsa da Ango Ango"yabashi sak'on bilkisu"shi kuma yadinga godiya"kafin yad'auki yah Abdul kan mashin nasa suka fara zuwa gidanshi yakai sak'on"sannan sukaje kasuwa "yah Abdul yayi y'ar siyayyarsa suka nufo anguwar"yasami yaro yabashi yakai"sannan suka koma shago"bayan musa ya saukesa"yashiga yafara wasu d'inkuna dayake saka ran zai samu alkhairi akansu...... Afannin bilkisu kuwa......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........Afannin bilkisu kuwa d'akin ta koma ranta fal tausayin halin da mijin nata ya riski kanshi aciki na k'untatawar WATA UWAH! meenah na zaune kan kujera ta amsa sallamar bilkisu tana murmushi"gefen meenah ta zauna tana fad'in na barki ke kad'ai ko?"bbu komai Anty bilkisu"naga goggo ta fara bacci ne shine nashigo nan"dan Allah Anty bilkisu kiyi hak'uri da halin mahaifiyar mu"ki dinga kwantarwa da yah Abdul hankali"nasan k'ilan wata ran komai ya wuce"dama can haka goggo take"dan Allah kibar abinda yafaru anan tsakaninmu....karki damu meenah in sha Allah bbu wanda zan sanarwa sirrin gidan nan"karki manta aure gaba dayansa sirrine"hakane Allah yasa mudace"ta amsa da Ameen suna fira"dg nan har bilkisu ta tambayeta ta iya kitso?"tasanar mata da eh"ita kuma ta d'akko cum da kibiya suka zauna a parlourn zasu fara"meenah nata santin gashin bilkisu tace"kalba zata mata tunda akwai relaxer akan nata"ahaka suka fara kitson bilkisu nayin bak'i jefi jefi sbd Amarya akwai farin jinin mutane"suna gab da idarwa yaro yayi sallama yashigo yana fad'in ance gashi inji Abdul"meenah ta fita tsakar gidan ta amso tadawo ta ajiye"bayan sun idar"bilkisu ta d'auki ledar ta fito tsakar gidan ta nufi kitchen"bud'a ledar tayi taga cefanene dasu albasa"sai naman kasuwa"sai maggi kaloli da d'aurin mai"saisu cabbage da sauransu"kasancewar dama da gas nata 6kg tazo kuma ancikashi dam da gas"abincin dake a kitchen d'in ta duba"shinkaface k'aramin buhu mai tiya 8"sai carton d'in taliya da makaroni"sai d'an buhun semon vita"duba Inda robobin ta suke tayi ta zuba maggi aciki"meenah ta shigo kitchen d'in tana tambayarta dame dame zata tayata?"Allah dakin barshima zanyi"ah ah wlh dole nataimaka miki aynty bilkisu"ta fad'a tana d'aukar ledar kayan miyan tafara gyarawa"bilkisu kuwa bucket mai kyau ta d'auka zata fita"ina zakije Anty?"ruwa zan d'ebo atoilet namu"kinga tunda ga babban bocket nan bara nakira mai ruwa azuba miki kidinga amfani anan dasu"tunda bakin d'ebo ruwa a toilet Ayi amfani dasuba"ta fad'a tana amsar bucket d'in"taje wajen ruwan goggo ta zubo sbd tasan bacci takeyi..... atare suketa aikace aikacensu"bayan an aza miya meenah ta fita da kanta ta taro mai ruwa yashigo yazuba jarka 3 ta biyashi kud'in da kanta "sbd d'azun taji goggo na mitar kar akoma tab'a mata ruwa"bilkisu sai godiya takema meenah"cikin k'ank'anin lokaci gidan yacika da k'amshin girkinta"meenah dai d'aki ta wuce"wajen 12:12 pm goggo ta fito dg bed room nata"tana sanye da riga da zani na atamfa" tanata hamma ta shige bayi"bayan ta fito ta kalli kitchen d'in bilkisu tana tab'e baki tace"ke bilkisu ina Abdul d'in?"lek'owa tayi aladafce tace"yafita ai tun d'azun"tab'e baki goggo tayi tana fad'in ai gara yasan nayi bayazo gida yayi zaune ba shiga Ango"ahh to kikayi sake yamiki ciki yarinya kina ruwa"dandai ba wata rik'akkiyar sana'ace dashiba"shiru kawai bilkisu tayi ta koma ciki tana tsane shinkafa da taliyar data dafa"nasu ta fidda musu sannan ta zuba nasu goggo a sabuwar kula"sannan ta kwaso kayan wanke wanken ta fito dasu "komai cikin basket madaidaici ta zuba musu"sannan ta d'auka takai a parlourn"ta fito ta d'auki nasu goggo tayi sallama a parlourn" taji meenah na fad'a akan wai goggo tace"baza'ayi girkiba tunda ga bilkisu can nayi"amsa sallamar ta bilkisu tayi tashigo ta ajiye abincin gaban goggo tana fad'in gashi"to madallah y'ar nan"garama ke akanma Abdul d'in"tunda naga kin aiko mana dasu dubulan d'azun"ina amfanin rowa?"itadai bilkisu batayi mgn ba ta dubi meenah dake zaune tanajin haushin kalaman goggo tace"dan Allah ko akwai yaron dazan aika yasiyomun ruwa pure water na leda?"eh akwai bara na kira sadeeq yasiyo"amma Anty bilkisu dg yanzun karki koma kawo mana abinci"muma munayi"kiyi iya ku kawai.....ke asuwa dazaki bata umarni ne isassa mai walkin sa??"cewar goggo tana hararar meenah"itadai bilkisu murmushi tayi ta fita"goggo tadinga zage zage"meenah tabaro parlourn tafita dg gidan sbd takira yaron"bilkisu kuwa d'akin ta koma"kud'in da musa yabata 50k in mai karatu be manceba"sune aciki sauran 23k shine tazo dasu agidan"500 ta d'akko ta fito tsakar gidan"aikuwa hakan yayi daidai da shigowar meenah da yaron da bai wuce 11yrsbba"yauwa gashinan Anty bilkisu nace ya d'an dinga shigowa koda kinada aike idan baninan nan"dan yanzun zan shirya natafi skul"amma kawo na miki wanke wanken sai kiyi wanka naga har 1pm tayi "dato bilkisu ta amsa tana yaba kirkin meenah aranta"gaisheta yaron yayi tabashi yasiyo leda biyu"sai yasiyo klin 2da sabilin wanki guda d'aya"bayan fitar yaron bilkisu ta zuba dubulan aleda tabama meenah idan yaron yadawo abashi"ita kuma ta shige ciki tayi wanka da sallar azahar"bayan ta shirya cikin riga da siket na atamfa ta fito parlourn"canjin 30naira tagani da soap d'in da klin agefen kujera"ruwan kuma da alama anjera a fridge d'in sbd taji yana aiki"zama tayi tana yaba kirkin meenah tana ganin idan bbu meenah agidan da takurar da zatayi mai yawa ce....wayarta ta d'auka ta kira ummi da yah Ana's suka sha fira"sannan ta d'akko ruwa guda ta zuba abincin zata zauna taci kenan"goggo ta fad'o parlourn da kulolin a hannunta tana fad'in gsky wannan yarinya kin cuci kanki"ace kina Amarya ranar girkin farko bazakiyi miya da naman kaji ba"sai wani shegen naman kasuwa?to wannan alamace ta nuna gobe bbu naman zakiyi girkin"ga kulolin ku nan karki koma kamun girki inba da nama bane"inma gobe bbu namane karma ki kawo"kan bilkisu ak'asa tayi shiru kawai"sanyayyar muryansa taji yana fad'in zan wuce goggo"da sauri ta d'ago kanta ta kallesa"yayi y'ar rama,idanuwansa sunyi jajir da alama gajiye yake"kuma yaji kalaman goggo"tab'e baki goggo tayi ta fita dg cikin parlourn"bilkisu ta tashi da sauri tana russinawa tace"sannu da zuwa! yanata kallonta ya mik'a mata ledar hannunsa yana fad'in yauwa sannu da gida"batayi mgn ba ta mik'a hannu zata amsa"aikuwa yahad'a da hannunta yarik'e"da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido"zan nuna miki yadda akeyiwa mai gida sannu da zuwa ne"yafad'a murya can k'asa yana kashe mata ido d'aya" yarungumeta ajikinsa yana sakin ajiyar zuciya"gaba d'aya kunya da rashin sabo da hakan yaka mata"murya na rawa tace"dama ruwa zan kawo maka kasha"suna ina ruwan?"suna a fridge"okay yafad'a yana rungume da ita yanufi gefen fridge d'in yabud'e"yakalli cikin fridge d'in"saima sannan yatuna da bai aiko da ruwan shanba"amma gashi tasiya ta zuba"saiya tuna da jidda abaya yadda take yawon rok'onsa"amma wannan ita bata tab'a rok'onsa ba...motsin bilkisu na k'ok'arin ta janye jikinta dg nasa yadawo dashi tunanin daya lula"ruwan guda yad'auka yarufe fridge d'in"ganin tak'i sakin jikinta dashi yasaka yacikata"da sauri ta wuce cikin bed room d'in"bayanta yabi da kallo"sai sannan yalura da kalban dake a kanta"sbd kanta bbu d'an kwali"dab'as yazauna kan kujera yana shan ruwan"sai sannan yalura da abincin data zuba a plate kamar yaro zaici"yanata kallon abincin yana tuna ina aibun abincin anan?"amma goggo ke mitar ai ba'ayi da kajiba"yalura ita goggo tanason cin abu mai dad'i batare data damu da abin ta halattacciyar hanya ko haramtacciyar hanya aka samesaba"sosai ya yaba da k'ok'arin bilkisu"dan shi baimayi zaton zatayi girkin dasu goggon ba"yana cikin wannan tunanin"ta fito dg cikin d'akin"amma ta d'aura d'an kwali"kanta ak'asa tace"kazo kayi wankan sai kaci abinci"dato ya amsa ya mik'e tsaye yawuce ciki"ita kuma ta zauna taci abincin"bayan ta idar ta d'auki plate d'in da kulolin da goggo ta kawo takai kitchen"ta dawo da cups da plate"ta zuba ruwa ta ajiye masa"sannan ta d'auki ledar daya ajiye taduba taga kayan fruit ne"kitchen ta nufa dasu tazubo a plate sbd gyararrune"tazo tasaka a fridge d'in sbd yayi sanyi"tana k'ok'arin rufe fridge d'in taji yana kiran sunanta"ta amsa tana nufar d'akin"d'an zaro ido tayi tak'i Ida shiga"tama yi k'asa da kanta kirjinta na bugawa" sbd ganinsa datayi dg shi sai guntun boxer"zahiri ana ganin komai na k'iran jikinsa dake a murd'e"jikinta har rawa yakeyi"dan bata saba ganin babba ahaka ba"shidai murmushi yasaki dama da gayya yakirata"muryarsa bbu alamar wasa yace"jallabiya zaki bani na saka musa zai shigo yanzun zamuci abinci dashi"to ai...sai kuma tayi shiru"to ai kunya nakeji na wuce kana ahaka"yafad'a cikin kwaikwayon muryarta"nifa ba haka zanceba"tafad'a tana turo d'an bakinta"still kanta ak'asa"dama dai duk mai suna bilkisu tanada abu 2"tsoro da kunya ko?"shiru tayi tak'i mgn"kinga nifa kenake jira"d'ago kanta tayi tana satar kallon sa"ashe shima ita yake kallo"da sauri ta wuce sum sum ta bud'e ward rope d'in tana gulmarsa aranta "wai yanaso yabata kunyane shine yakirata ta ganshi ahaka"bayan gashi ga ward rope d'in basai ya d'auki kayan ba...rufe ward rope d'in tayi bayan ta d'akko masa jallabiyasa red colour"tana k'ok'arin azawa samqn bed d'in yayi saurin fad'in da hannuna danaki zaki bani yarinya"to dan Allah bazaka rik'emun hannu ba?"gsky bazan iya ganewa ba"nifa ban tab'a ganin amaryar dake tsoron Angontaba sai kefa"kuma yau kima shirya anan d'akin zan kwana"gabanta yafad'i yana lura da yadda ta tsorata"yatab'e baki yamatso gab da ita ya amshi jallabiyar"ya lura batason kallonsa ahaka"bayan yasaka jallabiyar"ita kuma tayi azamar fita"yaruk'o hannunta"ta nok'e kafad'ar ta tana sakin kukan kirsa"lumshe ido yayi sbd gaba d'aya ta canza masa yanayi da wannan abun"abokinkafa yana waje yana jiranka"ai bezoba"idan yazo zai kirani"yafad'a yana kama hannunta suka fito dg cikin d'akin"hakan yayi daidai da wayarsa tayi ringing"yad'aga kiran sbd ganin musane"bilkisu kuma ta janye hannunta ta bud'e fridge d'in ta d'akko musu plate d'in kayan fruit ta ajiye musu zata fita"yah Abdul daya mgn zak kashe wayar yace"ina zakije?"batare data kallesaba tace"zanje wajen meenah kafin ku gama"okay yafad'a atare suka fito"ita ta nufi parlourn goggo shi kuma yafita"meenah na zaune tana shafa powder sbd skul zata tafi"taci gayunta cikin doguwar riga abaya"ta d'ago kanta tana amsa sallamar bilkisu"goggo kuwa bata tankaba sai kallon bilkisu n dake k'ok'arin zama tayi"kanta ak'asa tace"goggo sannu da hutawa"yauwa y'ar nan"ina kika baro shi Abdul d'in?"abinci sukeci da abokinsa"shi yanzun baiji kunyar gayyato abokin nasaba yazo yaci abinci bbu naman arzik'i aciki?"dandai dad'i girkinki yayi kam ko a inane za'a kaishi aci"amma kikayi wasa wata ran sai kin kasa yin irin wannan girkin"sbd da alama k'ilan gobe da mai da yaji zakuyi girki"dan Allah goggo kidena irin wa'annan maganganun"ni skul zan tafi ki bani 500 na transport"zuwa 6pm in sha Allah nadawo sai nayi maki girkin"cewar meenah"sai kije k'asan pillow dubu biyar ne da kabeer yabani d'azun ki d'auki 500 d'in"meenah ta amsa dato ta mik'e tsaye ta fita"goggo ta dubi bilkisu dake kallon wani firm india da aka saka mai fassarar hausa"ta tab'e baki tana fad'in Inda mijin naki nada zuciya saiya siya muku kayan kallo "amma kullum shi bayada aiki sai kiran fatara da babu"nifa dakike ganina indai mutum be dashi tofa babuni bbu shi ko waye"shiyasa ina nan bazan bari y'ata ta auri matsiyaciba"meenah data shigo dan tayi musu sallama ta girgiza kanta kawai"aranta tanajin muddin tasamu wanda yamata ko talakane batada matsala"tunda karatunta takeyi"saita dinga aiki tana taimakon kanta harda mijin ma"dukda bata wani kula samari amma akwai masu nacin suna sonta ko a skul"itadai bilkisu kanta ak'asa tama daina kallon"ak'agare take yah Abdul su gama takoma part nasu"ta fahimci sak halin goggo dana umma magajiya iri d'aya ne"saidai ta godewa Allah daya saka mahaifiyarta ba haka take ba da kuma mahaifinta"Anty bilkisu nina wuce skul"to Allah yatsare meenah"yakuma bada sa'a"Ameen my Anty"yauwa goggo kinga irin wannan addu'ar nakeso kimun"tab'e baki goggo tayi tana maida kallonta ga tv"meenah ta girgiza kanta ta fita"shiru yad'an ratsa tsakani"can goggo tace"ina y'ar uwarki wacce ada itace Abdul zai aura??"bilkisu na k'ok'arin mgn taji muryar yah Abdul yana fad'in bilkisu taso kiji....ikon Allah! maza kije dama ai ba kiranki nayiba"in bacin jaraba Allah na tuba butsu butsu kina gindin mace"bilkisu batayi mgn ba tayi k'ok'arin sakin fuskarta ta fito dg cikin parlourn"yana tsaye atsakar gidan yanajin duk surutun da goggo keyi"har kun gama?"ta fad'a kanta ak'asa"Eh yama tafi nima la'asar nake jira ayi saina fita"yafad'a yana yin gaba ta biyosa abaya......tana shigowa cikin parlourn yah Abdul dake tsaye bayan k'yaure yyi hanzarin rungumota ta baya"tasaki k'aramar k'ara sbd taji tsoro"ninefa my billy" ke kin cika tsoro da yawa ko?"yafad'a cikin wata iriyar muryar dabata sanshi da itaba"yana zuro kansa agefen fuskarta.....ta lumshe idanuwanta da sauri"matseta ajikinsa yayi yana manna mararsa ajikin k'ugunta"atake jikinta yakama rawa"yah Abdul time d'in sallah yayifa"ta fad'a kamar zatayi kuka"ke billy kofa 3 pm batayiba"kawai dai bakyason ganinki ajikina ne ko?"shiru tayi"suna ahaka yajata suka zauna kan kujera 3 seeter"center table d'in gabansu yajawo yana bud'e bowl d'in dake akai"yasaka fork ya d'akko kankana yanufi bakinta da ita"girgiza kanta tayi tak'i mgn kuma bata kallesaba"ki amsa bana son musu"duk wata macen aure ai tana buk'atar wannan billy"nidai ba sunana billy ba"to ni kuma dg yau dashi zan dinga kiranki ko mrs Abdul?"d'an murmushi tayi ta amshi kankanar sbd bata son tayi musu dashi"idan yabata kankanar sai yabata abarba ko ayaba"yanayi yana janta da surutu sbd ta d'an sake"yakuma kama hannunta guda ya sark'e da nashi hannun"yanata murzawa cikin wani irin salo"ahaka yaji sallamar yaro atsakar gidan yana fad'in ance y'an nefa na sallama"goggo ta fito tana fad'in yo ai d'an albarka mai biyan kud'in baya nan"dandai nasan Abdul bazai iya biya ba saidai ayanke mana"kaje kace musu kabeer baya nan"yah Abdul duk yanaji kamar yyi kuka sbd takaici"sai yanzun yakoma yin dana sanin zama awannan gidan....na k'oshi pls"muryar bilkisu ta katse masa tunani"shikenan my billy"yafad'a yana ajiye fork d'in"goggo ta yaye labulen tana hangensu tana tsuke fuska"bata shigoba tana dai dg bakin k'ofar"da sauri yasaki hannun bilkisu"ita kuma tayi saurin tashi ta nufi bed room d'in su" goggo na tab'e baki tace"ai dama nasan mugunta ke sawa kake nuna baka dashi"ga kayan dad'i nan kasiyo kun tasa gaba kaida mata kunaci"nida na haifeka baka siyo ka baniba"to ga y'an nefa can kaje ka basu dubu 4 na wata"dukma yadda zakayi kayi ka basu be dameniba"k'asa yayi da murya yana fad'in dan Allah goggo kije kidena shigowa ko minene ki k'walamun kira saina zo" saina shigo naga uban me akeyi "sbd munafurci kodan kana tsoronta zakace nadena shigowa?"yah Abdul na k'ok'arin mgn yaron yadawo yace"sunce gasky zasu yanke"jekace karsu yanke ga Abdul nan zaizo yabasu"haba goggo ni babu 4k ahannuna dazan basu"kinga dai anyi hidima duk nakashe kud'ad'e na"hidima kai yadama baniba"sai kaje ka musu bayani"ta fad'a tana sakin labulen tabar wajen"bilkisu dake d'aki tana sauraren komai"tsabar tausayinsa kamar tayi kuka"cikin sauran kud'in nan"dubu 22500"ta cire 2500 ta fito da 20k ahannunta"yah Abdul harma yamik'e tsaye zai fita da nufin yaje yasamesu yabasu hak'uri zuwa jibi saisu dawo"Ahankali tace"yah Abdul"juyowa yayi suka had'a ido"sosai ta hango damuwa cikin k'wayar idanuwansa"ga wannan dan Allah ka fidda 4k d'in ka basu"kayi hak'uri bana raina k'ok'arin ka bane"ah ah inaso ka gujewa yin laifi awajen goggo ne"kuma wa'annan kud'in ta wajenka suka fito"tafad'a tana nufosa tabashi duka kud'in"bani 4k d'in naje nabasu nadawo muyi mgn"yafad'a aransa yana mamakin irin d'unbun kyawawan nagartattun halayen ta"4k d'in ta k'irga ta russina tabashi"ya amsa ya juya yafita"ita kuma ta zauna kan kujera zaman jiran yadawo kud'in na gefenta a ajiye..... Ab'angaren jidda✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........ Ab'angaren su jidda da magajiya kuwa "karen su sukeci bbu babbaka"su tsoma biyar su wanke goma"suna jin duniyar tazamo musu tamkar sabuwa"jidda Alh duniya yamaida ta matar da bbu sadaki"ya kwanta da ita sadda yaga dama"gaba d'aya auren yah Abdul da bilkisu na'a ranta"taji zafin abun"takuma sha alwashin zata mai dawa bilkisu dashi kanshi Abdul d'in raddi akan abinda suka mata"ammafa aganinta"magajiya har y'ar k'iba tayi itada autanta"burunta kawai mlm mamman yabata takardarta yanzun"ghali na sudan besan wainar da suke toyawa ba"yanadai yin waya dasu"basu kuma sanar masa da komai ba"ayanzun haka jibine za'a saka ranar auren Alh duniya da jidda"jiddan da ita da Asee baby sunata shirye shiryen saka ranar "dan har asharalle zasu d'akko aranar"gaba d'aya kan magajiya yafashe y'arta zata auri mai kud'i"duk abinda sukeyi labari na komama mlm mamman"sai zund'en magajiya mutan anguwar gobirawa keyi"danginta masu kwad'ayi na zuwa tayita musu gori"kullum saidai magajiya ke girki ta d'an gyara gidan"jidda kuwa na yawon bin garinta"ayau tun wajen 12:pm magajiya na kitchen tana girki da gas dan yanzun ta girmema girki da itace"amma fa aganinta"tanata soya miya taji namomin kasuwa"wata mata tayi sallama atsakar gidan"auta khalifa ya amsa"magajiya ta lek'o tana kallon matar"fuska bbu yabo bbu fallasa tace"bewar Allah dg ina haka?"to bara mu fara gaisawa nasa nar miki dalilin zuwana gidanki"magajiya batayi mgn ba ta koma kitchen ta kashe gas d'in"ta fito da kujera ta ajiyewa matar"sai wani tsuke fuska takeyi tana tab'e baki ta zauna agefen khalifa"matar tace"ina wuni bewar Allah?"dan Allah bana son dogon sharhi ki sanarmun dalilin zuwanki gidana"ta fad'a cikin k'osawa"to babbar mgn"banyi zaton zan sami irin wannan tarbarba"amma bbu komai nidai dan Allah zanyi"agundure magajiya tace"dan Allah kije idan bazaki fad'i dalilin zuwanki ba"matar ta girgiza kanta tace"babu komai nidai sunana hajara! na sami labarin Alh sulaiman duniya nason y'arki zai aureta ko?"d'aure fuska magajiya tayi tace"kice turoki akayi kizo kiyi suka?a fad'a auree"to bari kiji bewar Allah! har y'ata ya tab'a aure ki bari namiki bayanin wanene shi karki kai y'arki ga halaka....kinga aure tsakaninsa da y'ata bbu fashi"d'an bak'in ciki saidai yamutu"kuna jin zafin suyi aure"shine ban sanki ba bansan dg Inda kika fitoba"ki kwaso jiki kizo mun har gida da zancen banza"to wlh kitashi ki bani waje tun muna shaida juna....ikon Allah dg gyara kayanka"lallai kinyi nisa ason abin duniya. ina mai tabbatar miki da cewa zakiyi dana sani kamar yadda nayi....wai bazaki tafiba?"saina tara miki jama'a"matar tayi murmushi ta mik'e tsaye tana fad'in idan ank'iji ba'ak'i ganiba"tana kai aya azancenta ta juya ta tafi tana jin magajiya nata zage zage"har tana cewa"k'ilan ma sahura (ummin bilkisu)"ta had'a baki da matar azo araba auren"kitchen ta nufa tana fad'in tabbas kodai mlm ko sahura dole aciki wani yaturoki"sbd sun bada y'arsu sadaka tunda tayi kwantai"wlh dani mutum ke mgn"ana ganin ina shiga mai kyau na d'aura zani mai kyau shine akema bakin ciki"kar y'ata tayi aure mu huta...gaba d'aya son abin duniya yarufe idon magajiya balle harta saka wani zargi game da Alh duniya"saima tayi shiru ko jidda bata sanar mawaba.... Bilkisu na zaune tana latsa wayarta ahaka"yah Abdul yayi sallama yashigo parlourn"ta d'ago kanta ta amsa"agefenta ya zauna har jikinsu na gugar juna"tayi sauri zata matsa, ya d'aure fuska...yana fad'in wai dodone ni kike tsorona kome??"k'asa tayi da kanta tafasa matsawa"ina jinki fad'amun kud'in miye?"dama kud'in da abokinka ne yakai kafin biki"koda zamuyi wani abu nida friends nawa"50k ne sauran 20k yanzun"shiru kawai yayi yana sauraron y'ar siririyar muryarta kamar karta dena mgn"anutse yakama hannun ta guda ya had'a da nashi"lumshe ido yayi sbd jin taushin hannun nata"kinga kina amfani da ruwa lallen naki yafara zubewa ko?"zanyi wani idan yazube"to shikenan"amma bilkisu ai wa'annan kud'in nakine"sbd haka abinda kikeso zakiyi dasu ko?"to ai bbu abinda zanyi dasu"ah ah kud'i ba'a musu haka hjy billy"kawai dai kanaso kacemun bakason kyautata ne"ba haka bane ba"yanzun kinga ai na amshi 4k aciki ko?"shiru tayi tak'i mgn tanaso ta k'wace hannunta"shi kuma yak'i saki yanata d'an murmushi....nika k'yaleni tunda baka son abinda yafito dg wajena"tafad'a cikin muryar shagwab'a kamar zatayi kuka"sai bayan tayi abun kuma taji kunya"shi kuma yadinga murmushi"yakamo duka hannayen nata ya rungume ta ajikinsa ya maidota samqn cinyarsa....zaro ido tayi!wata iriyar kunyace takama ta"ta b'oye fuskarta ajikinsa"idan kin gama jin kunyar ina bada hak'uri"banaso Ayi fushi dani"sannan bazan b'oye miki ba bilkisu dg jiya zuwa yau nayi farin ciki dakancewarki matata"dan Allah kirik'emun amanata dataki dan Allah bilkisu na rok'eki"ki zauna dani da akwai ko bbu"da dad'i ko bbu"ta haka zan tabbatar da cewa kece komai nawa"idan kinga nayi wani abu ba daidaiba ki bani shawara"kamar yadda idan kinyi ba daidai zan baki shawara ko miki gyara" kinji??"Ahankali tace"in sha Allah zaka sameni yadda kakeso"saidai kamar yadda kace d'in idan nayi ba daidai ba ka bani shawara"amma inaso ka kasance mai karb'an uzuri arayuwa"sannan idan namaka laifi karka yanke mun hukunci cikin fushi"Allah yabamu zaman lafiya"Ameen bilkisu nah"yafad'a yana koma shigar da ita ajikinsa"k'irjinsu yahad'u danata.....wayyo Allah!wani irin yanayi yaji ya tsintsi kansa aciki"ya lumshe idanuwansa yana jingina bayansa ajikin kujerar...to yanzun ka amince zaka amshi kud'in??"yaji ta jefo masa tambayar"wani irin numfashi yasauke yana cewa"zan amshi 10k kibar 6k d'in a hannunki" sbd idan kinada buk'atar wani abu"dato kawai ta amsa"itama aranta tana yaba kyautatawarsa da adalcinsa agareta"ta tabbatar idan wanine duka zai amshe"bilkisu meyasa bakya son sakin jikinki dani??komai kunya kunya"uhmm! kawai ta fad'a"kimun mgn mana"yafad'a yana d'ago fuskarta ta lumshe idanuwanta"yaja karan hancinta yana zare d'an kwalin dake samqn kanta"wow waye yamiki kitso haka??"yafad'a yana jan bant d'in"kalbar ta warware ta zubo mata agadon baya"fuskarsa yamatso asaitin tata"da sauri ta bud'e idanuwanta sbd hucin numfashin sa dataji"aikuwa suka had'a ido"yad'aga mata gira yana cewa"bbu amsa my billy?"janye idanuwanta tayi akunyace tace"meenah ce fa tamun d'azun"yayi kyau"dama kinada gashi haka?"shiru kawai tayi tanaji yanata shafa kalbar yanaja"nidai ka tashi katafi masjeed"na isheki ko?"nidai banceba"to kunya kikeji?"uhmm"to bari nayi abinda yafi haka"ta yadda zakiji kunyar sosai ko"da sauri ta girgiza kanta tana fad'in ah ah dan Allah karkamun"murmushi mai sauti yasaki yana jan hancinta"itama murmushin tayi"wayarsa dake gaban aljihu tayi ringing"dubawa yayi yaga hjy wasila ce"wacce ke kamasa d'inki"hakanan kawai yatsintsi kansa da k'in son yad'aga wayar a gaban bilkisu"saima yaduba agogon dake jikin bango yaga 3:25 pm"time d'in sallar yama kusa" yafad'a adaidai lokacin da kiran yakatse"kai Abdul! kana ina koka fitane??"sukaji muryar goggo"da sauri bilkisu tabar jikinsa"dama hanyar guduwa take nema"d'an kwalinta ta d'auka da sauri ta wuce k'urya"yah Abdul na k'ok'arin mgn goggo ta lek'o"aikuwa ta hango kud'in nan da bilkisu ta ajiye kan kujera"iyye! dama kana nan kanaji ina mgn kamun banza?ah ah goggo baccima yafara d'aukata muryarki ta tasheni"ba shakka"su wa'ancan kud'in na meye?"kud'in bilkisune! yarinyar da aka kawo jiya inata samu wa'annan kud'in?"cike da kosawa yace"dg gidansu aka kamata tayi sana'a"to ai sun mata gata iyayenta"nasan sun sami labarin bakada zuciyar nema"gudun su siyar da akuya tadawo tana ci musu danga yasaka suka bata jari"idan kadawo anjima da dare kazo kamun guga ni"dato kawai ya amsa yana lissafin wanan shigowar goggo ta 5 ce ad'akin yau"yanzun Inda bbu bed room haka zata dinga musu zarya ??yatambayi kansa"amma dayake yatuna akwai sakata ta net"kawai saiya bari idan sun shigo su saka sakatan kawai"Allah kamun maganin wannan abu"yafad'a aransa yana tashi ya nufi bed room d'in"bilkisu na zaune kan carpet"tana sanye da hijab"tasbaha da littafin husnul muslim na'a hannunta" kud'in ta 6k ya ajiye kan mirror"yadubeta yace"malama! nidai ɗalibace"beyi mgn ba yanufi toilet yana jin komai na bilkisu na burgesa"yana tunanin shawarwarin da musa yabashi"sai gashi tun kafin Ayi nisa yafara ganin alkharin aurenta"ruwa yakama yayi alwalah"duk da yana jin ciwon mara sama sama"amma yana jin bazai iya haikema bilkisuba sai ta fara sakewa dashi"yafahimci ita mai kunyace"amma tanada sauk'in kai"da wannan tunanin yafito dg cikin toilet d'in"atime d'in bilkisu ta mik'e tsaye zatama kabbara sallar"tana ganinsa tayi k'asa da kanta tana cewa"masjeed d'in zakaje?"Eh ko zaki bini muje?"d'an murmushi yasub'uce mata tace"dama ana zuwa da mata masallaci? inba na idi ba sai kuma na juma'a nidai nasan ana zuwa dasu"kinga basai afara dg kankiba"tasbaha ta mik'a masa"ya amsa yana cewa"dame dame zan rok'a miki to?"duk abinda kaga yadace"to shikenan nikin san me nakeso ki rok'amun?"girgiza kanta tayi"zuri'a d'ayyiba"inaso ki haifamun yara masu irin halayenki"murmushi yasub'uce mata ta rufe fuskarta"yyi dariya yanufi k'ofa"tayi saurin cewa adawo lafiya"Allah yasa"bayan fitarsa ta kabbara sallar ta"bayan ta idar ta koma gyara parlourn"kayansa daya saka da safe yacire da jallabiyar sa milk"da boxers guda2 da wasu riga da wando k'ananu"sune ta d'auka ta had'a da inners nata ta d'auki soap d'in d'azun tanufi toilet tafara wankin aciki"sbd ranta yabata tabbas idan goggo taga tanayin wankin nan sai tayi mgn"ta jima aciki"bayan ta idar ta d'auraye kayan ta shanya inners d'in aciki sbd akwai hanger a toilet d'in" ta fito dasu atsakar gidan tana shanyawa meenah tayi sallama ta shigo"bilkisu ta amsa tana murmushi tace"sannunki da zuwa"yauwa Anty bilkisu" kema sannunki da aiki da kulawa da yayana"in sha Allah dg ke bbu k'ari azuciyarsa"murmushi kawai bilkisu tayi tana aikinta"ita kuma meenah ta nufi bed room d'in goggo"hakan yayi daidai da fitowar goggo dg parlour"yauwa kin dawo ?"Eh goggo"madallah ! ki d'akko kazar nan dake freezer kimun farfesu naci da bredi "marece yayi bamayi girki ba agama yaushe"dato meenah ta amsa"goggo tazo ta d'auki buta tana kallon bilkisu data gama shanya"ikon Allah! ke y'ar nan waye yacemiki yanzun ana yayin yima namiji wanki?"ai namiji shege bashida tabbas"idan kikace namiji ubane zaki mutu a marainiya wlh"tafad'a tana nufar bayi"shiru kawai bilkisu tayi ta wuce"tama fahimci goggo ta wuce duk yadda take tunani....kwanciyarta kan kujera tayi"time d'in k'arfe 5:30"wayarta ta d'auka tafara game"jefi jefi tana tuna moment nasu na d'azun"saima sannan taji jikinta na k'amshin turarensa"can kuma tayi murmushi cike da kunya"dan ita wani iri taji dataganta asaman cinyarsa.... yah Abdul kuwa dg masjeed d'in shago yanufa"hjy wasila tazo ta amshi kayanta ta bashi kud'insa 10k"yahad'a da sauran 10k d'in da bilkisu ta bashi"kayan tea yasiyo komai da komai da k'wai crete 1"sai indomie k'anana carton guda"sai klin da sabilin wanki"yasiyo dasu bread da bota"kusan siyayyar 17k yayi musu"yasan insha Allah ko wata d'aya ne zasuyi tunda ya fahimci tanada tattali"komai akwali yazuba ya ajiye shago"acewarsa bayan magrib yatafi dashi gida"yasan goggo na d'aki"dan idan ta gani yashiga ukku"bayan anyi sallar magrib musa yakawoshi har k'ofar gidan da mashin nashi"Ahankali yayi sallama tsakar gidan bbu kowa sai motsin meenah dayaji a kitchen d'in goggo"ya kallinkayansa dake shanye wanda bilkisu ta wanke"wani irin farin ciki da tausayinta yaji"da sauri yanufi d'akin bilkisun"bud'e k'ofar yayi bayan ya ajiye kayan"sannan yad'auka yashiga dasu yana sakin ajiyar zuciya sbd goggo batajiba"bilkisu ta fito dg k'urya tana sanye da doguwar riga iya gwiwa ta bacci da hijab k'arama ajikinta"duk'awa tayi tace"sannu da zuwa"yauwa matsoraciya"murmushi kawai tayi ta fahimci yanada son Ayi raha"cire hijab d'in kizo ki bani labarin meya faru da bani nan??kanta ak'asa tace"dama sallar isha'i zanyi"aida sauran time"ke kinyi wankanki kin barni ko?"shiru tayi ta cire hijab d'in kamar yadda yabukata"amma kanta bbu d'an kwali kuma rigar mai hannun vest ce"gashi tayi sharashara"tunda ta cire hijab d'in yakafeta da ido yana aikin kallonta"ji yakeyi kamar yaje ya mannata da jikinsa"ganin dayayi yanayinsa na k'ok'arin sauyawa yasaka yajanye idanuwansa dg dena kallonta"ita kuma tazo ta zauna agefensa"cike da kulawa yace"bilkisu meyasa ke baki gajiya da aiki?"dakin bari ni namana wankin ko?"nidai banga wani aiki mai yawaba danayi"karka manta ibada nakeyi"kuma ita ibada saika daure"hakane bilkisu amma ki dinga hutawa kinji?"dato ta amsa"yace"ki duba kayan nan ki gani"anjima kin shiga dasu kitchen"k'wan kuma ki sakashi a fridge"dato ta amsa ta sakko k'asa taduba komai"Ahankali tace"komai yayi Allah yak'ara bud'i"Allahumma ameen"d'azun mun had'u da Ana's yace"agaisheki"ni bbu ruwana dashi tunda bazai zoba yaganni"nima haka nafad'a masa"amma yacemun kunyi waya da safe ai"Eh nifa ce na kirashi"to zaizo yagoge laifinshi"yafad'a yana mik'ewa tsaye yace"bara naje nayi isha'i kar narasa jam'i"Allah yatsare ta fad'a"ya amsa yana fita"tana nan zaune tana jin motsin goggo na alwalah tanata mitar meenah tak'i tagama farfesun da wuri"tayi maza ta idar mata kafin tayi sallar isha'i"tashi tayi ta saka k'wan a fridge"sannan ta d'auki komai takai bakin k'ofar kitchen"tasaka key ta bud'e"bayan ta jera komai ta kunna gas ta aza ruwan zafin dafuwar indomie ta yanka albasa"bayan sun tafasa ta zuba indomie d'in"ta rage k'arfin gas d'in ta koma ta kabbara sallar isha'i"bayan ta idar ta dawo kitchen d'in ta samu indomie d'in tayi"acikin tray ta juye ta sako fork biyu"tafito ta rufe kitchen d'in ta nufi parlourn"tana shigowa taji muryar goggo na fad'in bangane kikai mata ba?"shi Abdul d'in ne yasiyamun kazar nasaka a freezer?"dazaki kai?to bazan bayarba"murmushi bilkisu tayi dan ita irin wannan cimar da bata sababa da ita bata damunta"kuma bata ganiba ballema taji ta biya ranta"Inda goggon zatayi hak'uri ko an bata ma bazata ciba"bata gama wannan tunanin ba taji muryar yah Abdul yana dakawa meenah tsawa" yana fad'in ban hanaki sa'insa da goggo ba?"kiyi abinda tace mana"yafad'a yana nufo d'akin" yana tunani"yarasa wace irin UWACE Allah yabashi?"saidai kawai addu'a"sallama yayi yashigo da leda a ahannunsa"yasakawa k'ofar d'akin sakata"bilkisu dake zaune ta amsa sallamarsa tana masa sannu da zuwa"agefenta ya zauna yana fad'in na gaji my billy"kaci abinci sai kayi wanka ka kwanta"zaki mun tausa ne nayi bacci?"yafad'a murya can k'asa"kanta kawai ta gyad'a masa batace komaiba"ta sakko k'asa ta saci kallon sa tana cewa"bissimilah!"kar tayi sanyi"najima fa rabona danaci wannan abun"yafad'a yana sakkowa ya zauna kusa da ita"suka fara ci"yabud'e ledar daya shigo da ita"yazuba musu tsire akai"bbu laifi bilkisu taci da yawa"kad'an suka rage yad'auka yafita k'ofar gidan yabayar"yamayar da tray d'in a kitchen yadawo d'akin"bilkisu kuwa ciki ta koma tayi brush ta had'a masa ruwan wanka a robar da sukeyin wanka da ita"tana fitowa tasameshi tsaye gaban mirror yana d'aure da towel iya k'ugunsa"sunkuyad da kanta ak'asa tayi tana furta ga ruwan can kayi wankan"bazaki bini ki cud'ani ba?"rufe fuskarta tayi aguje tabar bed room d'in"yyi dariya yanufi toilet d'in....bilkisu dai na zaune ita kad'ai a parlourn"kimanin 30 minit yah Abdul yafito"yana sanye da farar singleti da wondo 3 Quarter iya gwiwa"bilkisu ta saci kallon santala santalan dogayen k'afafuwan sa masu cike da uban gashi"tun daga gwiwa har tafin k'afarsa"kamar baya taka k'asa sunyi haske da shek'i"billy kinyi shiru bakyason mgn ko?"ko kuwa danine kawai ke baki son firan sai jefi jefi kikemun mgn"yafad'a yana zama gefenta"inafa mgn Allah"to inaso naga alama"dama munyi mgn da baba zaki koma islamiya ta week end"amma ki bari sai next week ki koma kinji?"dato ta amsa"wayarsa k'irar spark 9 ya aza mata samqn hannunta"shi kuma yagyara zamansa ya aza kansa samqn cinyoyinta"saurin kallonsa tayi suka had'a ido"yaya madam?"batayi mgn ba ta janye idanuwanta tana danna wayar"sbd yacireta dg password"vedios ta shiga"tayi cin karo da wani India firm"tana danna play goggo najan k'ofar net d'in tana fad'in kai Abdul ! me nace maka d'azun kamun?"saida gaban bilkisu yafad'i"ta rasa wace irin masiface wannan?"gaba d'aya ta lura goggo bataso tagansu itada yaya Abdul suna zaune atare"kansa yajanye yana satar kallon fuskar bilkisun yatashi zaune"yana cewa"ban manceba goggo gani nan tafe"shine sbd karna shigo kuka rufe k'ofar?"to yayi kyau"tafad'a tana barin wajen"bilkisu! yakira sunanta cikin wata iriyar murya dake nuna raunin zuciyarsa da damuwa"kiyi hak'uri kinji?"dama guga zan mata"nasan nanda 30 minit ko 40 na gama in sha Allah"kiyi kallo da wayar kafin na dawo"d'ago kanta tayi suka had'a ido"d'an murmushi tayi tace"nifa bbu komai yah Abdul kaje zan jiraka"ko kuma ka kawo kayan anan saina goge mata ma da kaina"ah ah bilkisu kinyi aikace aikace agidan nan da yawa"inaso ki huta"bara naje naji idan zata yarda d'in saima nayi anan muna firanmu"zaki dai bani labari ko?"kanta ta gyad'a masa tana murmushi"dan itadai batasan wane labari zata bashiba"yana k'ok'arin mgn yaji goggo na koma bubbuga k'ofar net d'in kamar zata cirata"da sauri yaje yabud'e k'ofar"afusace goggo tace......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ......... Afusace goggo tace"sbd ga shashasha na maka mgn shine kaida ita zaku min banza ku rufe k'ofa??"kafin kasami matar ubanwa kafara samu?dan Allah kiyi hak'uri goggo muje saina goge miki"tsaki taja ta juya ta nufi d'aki"yah Abdul yamayar da k'ofar yarufe yabi bayan goggo....cak yatsaya dg bakin k'ofar shiga parlourn sbd jin meenah na mata nasiha da cewa"haba goggo! wace irin rayuwace wannan?"ki hana ma'aurata su sake su huta"idan nice akamun wannan abun wlh bazan zauna da mijin ba"kuma nasan kema sai Inda karfinki yak'are"amma gaba d'aya kiyita musu zarya"baki tunanin a wane yanayi zaki samesu? Ina ruwana da yanayin dazan samesu aidai nina haifesa ko?"gaba d'aya yabi yatare gindin yarinya"yanzun banace miki ki barni nayi miki gugar ba?"bana son taki tashi nakeso"shiru meenah tayi batace komaiba sbd takaici"yah Abdul ya girgiza kansa yashigo da sallama yana fad'in ina kayan goggo??"gasunan sai kayi shimfid'a ka fara"ah ah ba nan zanyiba can zanyi"ita bilkisun ce ta kitsa maka kayi gugar ab'angaren naku ko yaya??yana k'ok'arin mgn aka d'auke nefa"meenah tamkar ta taka rawa sbd farin ciki"tasan dai dole goggo ta barshi yatafi wajen matarsa"subahanallahi! summa d'auke nefar"aikin banza" ai hankalinka ya kwanta sun d'auke"tun lokacin dana maka mgn ai baka gadamar zuwa ba"sai ka tafi wajen matar taka kuje kuci gaba da jarabar.....kiyi hak'uri dan Allah goggo da safe in sha Allah zan miki in sun kawo nefar"batayi mgn ba tanata y'an harare harare yajuya yafita"meenah ta girgiza kanta tana kunna hasken flash light d'in wayarta tace"Inda yaya kabeer ne wlh bazai iya yimiki guguba kin sani" saidai yabiya agoge miki"amma yaya yamiki wanki yamiki guga"yagaya miki mgn mai dad'i"yyi fad'a idan an miki ba daidaiba amma goggo baki tausayinsa balle ki faranta masa kamar yadda yak....bazaki mun shiru ba dan ubanki?"shiru meenah tayi bata koma mgn ba... yah Abdul Ahankali yabud'e k'ofar yashiga yasaka sakata"bilkisu na zaune ta kunna sabuwar charxer d'inta"gaba d'aya hankalinta na wajen wayar tana kallon firm d'in da ake zuba love"k'asan ranta tana mamakin meyasa ya yadda da ita yabata wayarsa?"bayan a nasihar da aka mata" ance banda d'aukar masa waya da masa bincike a wayar"amma gashi shi yabata be damuba sbd yasan ba wani abu ke akwai awayarba"sai murmushi takeyi tana kallon"sam bata maji shigowar saba"saidai kawai taji motsin mutum agefenta"atsorace ta d'ago kanta suka had'a ido"sarkin tsoro! kaima yaya Abdul bakayi sallama bafa"nayi kece bakiji ba"da alama firm d'in dakike kallo yaja hankalinki ko?"hakane yanada kyau sosai"kaga sunma d'auke nefa"k'ilan baka fara gugan ba?"Eh ban faraba"sai gobe in sha Allah saina mata"to Allah yakaimu"ga wayar karna cinye chajin"kusan fa 75% ne, kiyi kallonki anjima wajen 12 nasan zasu kawo nefar"batace komaiba tanadai kallon shi kuma yana kallonta"can yayi hamma yana cewa"tashi muje ciki mu kwanta tunda bazakiyi kallon daniba"an barni zaune kuma ba'a bani labarin ba"nanma kasa mgn tayi"dan wani irin tsoro ne taji wai su kwanta?anya zata iya?"ta tambayi kanta.....saurin rufe idanuwan ta tayi sbd jin hannunsa cikin nata"ki koma can ki kwanta tunda tsorona kikeji"ni saina kwana nan kamar jiya ko?"nidai ba haka bane"to menene fad'amun naji?"toba kunya nakejiba"d'an murmushi yayi ya amshi wayar yasaka stop"ya ajiyeta samqn center table"ita kuma yakama hannun ta suka mik'e tsaye"yanufi wajen charxer d'in ya d'auka suka wuce ciki"gaban bilkisu nata fad'uwa"gefen bed d'in ya zaunar da ita"yakoma parlourn"sauka tayi dg kan bed d'in tashiga toilet d'in ta kama ruwa ta fito"shi kuma yana shigowa"beyi mgn ba ya ajiye wayar gefen bed d'in yanufi toilet"turaruka bilkisu tashafa ajikinta"ta d'akko hula tasaka samqn kanta"sannan tanufi k'arshen gadon taja pillow ta kwanta tana danna nokia d'inta"ahaka yafito dg cikin toilet d'in"yadubeta yayi murmushi kawai"sbd ganin ta matsa can k'arshen gadon" gashi bed d'in family bed ne yanada girma"kin gama kallon ne?"Eh bacci zanyi"to yayi kyau"yafad'a yana bissimilah ya hauro samqn bed d'in"gaban bilkisu nata fad'uwa"matsowa gab da ita yyi har jikinsu na gugar juna ya aza kansa agefen kanta"wani iri bilkisu taji"kamar a mafarki taga abun"ki ajiye wayar kiyi addu'a mana"darefa beyiba"kece fa kikace bacci zakiyi"yanzun tunda ba baccin za'ayiba bani wani labari"yafad'a yana karb'e wayar"yamatso sosai bayanta yasaka hannunsa guda yazagaye shafaffen cikinta"saidai nidai ka bani labarin"tafad'a tana d'ora hannunta guda samqn nashi"yyi saurin sark'e hannun nata yahad'a da nashi yana murzawa"yana sakar mata hucin numfashin sa agefen wuyanta.....gaba d'aya bilkisu jitayi jikinta ya mutu murus"sai wani kirma jikin keyi"cikin murya mai kama da rad'a yace"zan baki labarin billy nah amma anan zan maidoki"yafad'a yana janyota jikinsa"tak'i yarda saima son ta k'wace jikinta takeyi"chakulkuli yakama yimata"ta dinga dariya tana turashi....acikin y'an mintina duk suka hargitsa samqn bed d'in"sai dariyarsu akeji acikin d'akin"bilkisu na saman jikinsa tana masa chakulkuli"data gaji saita kwantar da kanta asaman fafffad'an k'irjinsa tana maida numfashi.....wani irin zirrrrrrrrrrrrrrr yah Abdul yaji tun dg yatsan k'afarsa har zuwa kansa"sbd yadda nashanun bilkisu suka tokare k'irjinsa"muryarsa na rawa yana maida numfashi yace"billy dawo nan nakashe hasken d'akin..... nok'e kafad'ar ta tayi tace"uhmm uhmm"nidai ka barshi zanji tsoro acikin duhu "tafad'a cikin narke murya"shafa bayanta yayi cikin muryar rarrashi yace"ki yarda akashe kinji billy nah? idan kuma ba haka ba zan miki abinda zakiji kunya...bai rufe bakiba da sauri tajanye jikinta dg nasa"yasauka dg saman bed d'in"3quater d'in jikinsa yacire da farar vest d'in jikinsa yayi saura dg shi sai boxer"kafin yakashe fitilar gaba d'aya"ya kunnah ta wayarsa"ya hasko bilkisu tana kwance rub da ciki"yabi k'ugunta da maka makan cinyoyinta da kallo"ya lumshe idanuwansa yanajin wani irin yanayi na buk'atuwa"samqn bed d'in ya hauro ya kwanta agefenta"sannan yakashe flash light d'in wayarsa"my billy! shiru tayi"d'an murmushi yayi dukda ba ganinsa takeyiba"lalubenta yafarayi"bata motsaba kuma bata hanashiba"pls kimun mgn"baccifa nakeyi ni"dama mai bacci yana mgn?"yafad'a yana yin sama da doguwar rigar baccin ta yana shafo cinyoyinta masu uban laushi"gabanta yafad'i"ta fara k'ok'arin matsawa"miye haka bilkisu?"nifa ba wani abu zamuyiba"yaka mata ki dena nunamun wannan tsoron naki... yafad'a yana cire mata rigar gaba d'aya"gashi bbu bra ajikinta"birkitota yayi yana jin yadda zuciyarta ke bugawa sbd tsoro"murmushi yayi domin hakan yatabbatar masa da cewa"wannan karon ne namiji yafara tab'ata arayuwarta"wata wawar cafka yakaima breath nata yana sakin nishi"bilkisu dai ido yaraina fata"tama gama yadda ayau burunsa zai cika"hayewa samanta yayi yafara romancing nata"kukan shagwab'a tasaka time d'in dataji bakinsa yana shan k'irjinta"sai ture kansa takeyi amma yak'i yadena"sai shashshafa sassan jikinta yakeyi"can yakamo hannunta guda yanufi wata jahar dashi ajikinsa"bilkisu tayi saurin janye hannun nata atsorace tana zare ido dukda baya ganinta"fuskarta da tashi yahad'e yacafki bakinta yafara bata hot kisses.....tun bilkisu naganin abin na lafiya har abin yafara wuce tunaninta"yah Abdul yak'i sarara mataba sai zazzafan romance yake mata ajiki "kusan awa 1 da rabi yana romancing nata"duk ta gaji"na shanunta nata mata zafi"lips nata namata rad'ad'i"saida ta fara masa kuka sannan yad'agata ya maidota saman shi"ni kamayarmun da rigata dan Allah"ah ah bilkisu muyi baccinmu haka kinjiko?"shiru tayi sbd gashin k'irjinsa sai sukar nashanunta yakeyi tanajin zafi dan bata sababa"ya kamata yamatse ajikinsa"yahad'a k'afafuwansu awaje d'aya"tun tana son ta k'wace harta hak'ura bacci yayi awon gaba da ita ajikinsa"shi kuma yamusu addu'a"yanajin farin ciki bacci mai dad'i yayi awon gaba dashi....washe gari da asuba"zugin da nashanunta ke mata yatasheta dg bacci"saidai tana bud'e idanuwanta taga yah Abdul kwance agabanta"kamar k'aramin yaro yana shan mamanta"saurin rufe idanuwanta tayi sbd kunya"gashi ita pant ne kawai ajikinta"shi kuma d'an guntun boxer ne"tama fahimci kamar sun makara sbd hasken asuba data gani ad'akin....ganin beda alamar dena abinda yake mata ajiki"saima uban nishi dayake tayi"yasakata fad'in yah Abdul ka barni sallah fa bamuyiba"janye bakinsa yayi idanuwansa jajir sbd fitina"cikin muryar dabata sonshi da itaba yace"my billy idan munyi sallar zaki barni nayi abinda nakeso?"da sauri tace"Eh zan barka"janye bakinsa yayi yajawo rigar baccin ta yasaka mata yaja karan hancinta yana fad'in tashi ki bud'e idon ki sarkin kunya"bata bud'e idon ba saima k'ok'arin sauka dg kan bed d'in takeyi"amma zakiyi wancan wankan ko?"turo baki tayi tace"ni bbu wankan da zanyi"alwalah zanyi na fito"ta fad'a tana bud'e idanuwanta bata yarda ta kallesa ba"ke my billy meyasa to?"nidai kinga kin jamun sai nayi wanka"kadai jama kanka"kikace mene?"yafad'a kamar zai cafkota"tasaki y'ar dariya tayi toilet d'in da sauri ta banko k'ofar"yayi murmushi yana lumshe idanuwansa yana jin zuciyarsa wasai"yana tuna babufa abinda yafaru amma ji yadda yasamu nutsuwa"to inaga komai yafaru"kuma bilkisu namishi abinda zaiji dad'i ai yasan dad'in dazaiji sai yamafi haka....ruwan dayaji an yarfo masa yasaka yabud'e idonsa da sauri"bilkisu ta masa gwalo tana fad'in katashi kashiga wankan"nidai ko my billy?"bara nagama abinda nakeyi"murmushi tayi batace komaiba ta nufi ward rope sbd tasaka kaya tayi sallah"shi kuma yatashi yashiga toilet d'in"ransa fari k'al yana jin dad'in yadda tafara sakewa dashi"yasan in sha Allah nan gaba kad'an zai samu komai yafaru a tsakaninsu"da wannan tunanin yayi wankan yafito"yasamu bata d'akin"bayan yasaka jallabiya"yyi sallah da addu'a"time d'in bakwai saura"samqn bed d'in yagyara mata"sannan yashiga toilet d'in ya wankesa tas"yafito da inners nasu data shanya dan sun bushe"ninkesu yayi yasaka a ward rope"sannan yafito tsakar gidan"yaji motsin billy a kitchen"yana k'ok'arin shiga parlourn goggo meenah ta lek'o dg kitchen ta gaisheshi ya amsa cike da kulawa"kafin yanufi parlourn"goggo na zaune kan kujera tana jiran meenah ta gama had'a musu abin kari"ko sallamarsa bata amsaba tayi saurin dakatar dashi wajen fad'in"ka rik'e ina kwananka bana buk'ata"ada! daka dawo masjeed kake zuwa ka gaisheni"sbd yanzun kayi aure shine ka canza?"to itama bilkisun na fad'a mata datazo yanzun" indai ta wuce k'arfe shidda batazo ta gaisheniba"to karma tayi wahalar zuwa dan bazan amsa mata ba"kiyi hak'uri goggo zamu kiyaye makara mukayi shiyasa"tab'e baki tayi batace komaiba"shi kuma yafita dg cikin d'akin"kayansu data wanke ajiya ya kwashe ya wuce ciki"suma ninkesu yayi da nufin idan ankawo nefa saiya goge musu sbd yanada iron"bayan ya ajiye da kansa yashare bed room d'in da parlourn yagoge"yana kunna tsintsiyar k'amshi daya gani kan mirror bilkisu ta shigo bed room d'in"juyowa yyi yakalleta ta duk'a da sauri tace"ina kwana?"lafiya qlau my billy"dan Allah yaya Abdul kadena wani aiki"zanyifa da kaina"ah ah bilkisu idan yakama zan tayaki"karki damu kinjiko?"tashi kije kiyi wanka"dato ta amsa ta nufi ward shikuma yafito parlourn ya ajiye tsintsiyar k'amshin"ya zauna kan kujera yana kallon abinda ta ajiye samqn center table"yana anan zaune kimanin 35 minit bilkisu ta fito cikin shirinta"riga da siket ne na kanti"wanda tun agida take dasu"rigar ta matseta shiyasa bata cika sakataba"dark blue ne colour d'in kayan"siket d'in yakamata sosai"sai kallonta yakeyi"ta zauna agefensa tana fad'in bakaci komai bane?"bari nayi kizo"tun ranar dakikazo gidan nan zuwa yau naji bazan iya cin abinci inba tare dakeba bilkisu"batace komaiba ta sakko k'asa"komai ta ajiye kan carpet"ta had'a musu tea"ta bud'e wani tray mai marfi saiga bread da k'wai data soya.....atare sukaci komai wanda Ahankali bilkisu keta sakewa dashi"danshi baya wani jin kunyarta"bayan sun idar yakoma ciki yashirya"ita kuma takai komai kitchen"dan tayi wanke wanke da safe"tana shigowa parlourn taji yana kiranta"ta amsa ta wuce ciki"yana sanye da sabuwar shadda milk colour an mata aiki da orange d'in zare"yayi kyau masha Allah"wuf d'aya inka kallesa zaka yi zaton mai tarin dukiyane" dan baya shigar banza"Ahankali cikin taushin muryanshi yana kallonta yace" billy sai nace kizo ki tayani shiryawa?"kanta ak'asa tace"ah ah dama yanzun nashigo parlourn saika kirani"to zoki samun hular da turare"dato ta amsa ta matso gabansa"ta d'auki turarukan dake kan mirror tafara fesa masa"amma bata yarda ta kallesaba"saidai shi gaba d'aya idanuwansa na kanta"hannayensa yasaka yazagaye k'ugunta dasu"bayan tagama fesa mishi ta d'auki hular"yakama dariya sbd ganin tsawonta iya kafad'ar sa"turo baki tayi tace"dariyar fa?"my billy kece da abin dariya"sai kicemun ka duk'o nasa maka tunda banida tsawo"b'ata fuska tayi tana fad'in Allah ni inada tsawo"amma kinsan nafiki ko?"shiru tayi tak'i mgn tasaka masa hular tana murd'e masa kunne"yasaki k'aramar k'ara takama dariya"ya rungumeta ajikinsa shima yana dariyar yace"zan rama anjima yarinya"yanzun dandai jirana akeyi"shikenan Allah yatsare yabada sa'a"Ameen my billy"amma nidai har soro zaki rakani"dato ta amsa ta d'auki hijab nata dake gefen bed d'in tasaka yakama hannun ta suka fito"masha Allah sunyi gwanin kyau"ba k'aramin dacewa da juna sukayiba"meenah dake mopping a baranda tace"masha Allah! yaya kunyi kyau...da sauri goggo ta lek'o ta kallesu ta tab'e baki ta koma ciki"bilkisu kuwa data tafi rakkiya tafi minti 10 sannan tadawo tana dariya"bacci ta kwanta tanayi a parlourn kamar yadda yace taje ta kwanta ta huta"sai wajen k'arfe 11:35 am ta farka shima muryar auta khalifa ne yatasheta"tanata murna ta tarbesa"ya zauna yana gaisheta yabata ledar babba yace"gashi inji ummi"yau banje skul ba shine nazo"amma yini zakamun ko?"tafad'a tana amsar ledar hannunsa"ah ah ummi tace karna dad'e"duba ledar tayi taga garin kunun tsamiya ne harda lemon tsami sai garin d'an wanke"sosai taji dad'i"ta nufi kitchen da ledar"dubulan da cin cin ta zuba masa aleda"ta kamishi sauran bread d'in da suka rage"yanaci suna fira"sai wajen 12 khalifa yatafi bayan ta bashi naira 100"fitowa tayi tafara k'ok'arin aza girki"friend rice ce tayi"saidai koda tayi y'an yanke yanken kayan cos low bbu bama"amma haka be dametaba"kuma bata zubama su goggo ba sbd gargad'in data mata..... wajen k'arfe 2:15......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba kokika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .......wajen k'arfe 2:15 yah Abdul ya iso gidan"yana rik'e da leda bak'a ahannunsa"sallama yayi yashigo yana kallon k'ofar d'akinsu"goggo dake zaune cikin baranda tace"kai zonan! da sauri yakalleta gabansa na fad'uwa dan sai asannan yama lura da ita"yana k'ok'arin juyawa yatafi"bilkisu ta fito dg cikin d'akin da sabon wankanta"tana murmushi tace"sannu da zuwa! ta fad'a tana russinawa"yanata kallonta ya amsa da yauwa zai mik'a mata ledar hannunsa goggo ta dako masa tsawa da cewa"ina kiranka amma kayi tsaye wajen matarka?"uban miye aledar?"idan anyi maganar kud'i kace bakadashi"amma kayita wucewa da ledoji d'aka"kura da shan bugu gardi da k'wace kud'i"fasa amsar ledar bilkisu tayi ta juya ta nufi d'akin jikinta asanyaye"yah Abdul beyi mgn ba"yanufi wajen goggo yaduk'a gabanta"ta fisge ledar tana dubawa.... kilishine sabo yanata k'amshi"ba shakka! ni danayi nak'udar haihuwarka baka baniba sai mata wacce tasameka da hakoranka talatin"kiyi hak'uri goggo abinda yasa ban siyo dakeba"naga beda yawa karna kawo ki raina"shiyasa fa"ada idan kabeer na nan ne idan kabani nake rainawa"amma tunda yanzun be nan sai nayi amfani da abinda yasamu"tafad'a tana fara cin kilishin"bece komaiba ya mik'e tsaye zuciyarsa na zafi yabar wajen"yarasa meyasa goggo batason farin cikin sa?"Ahankali ya bud'e k'ofar d'akin yashiga"bbu kowa a parlourn"sai wayar bilkisu dake kan kujera"kan 3 seeter ya kwanta bayan ya d'auki wayar"yasaka number nasa da nufin yakirata number nata ya shigo wayarsa"kawai sai yaga an nuna *my sweetie nah* d'an murmushi yasaki yana katse kiran"yana tuna taya number nasa tazo awayarta"? murmushi yasaki sbd musa daya tuna"yasan aikinsane"yayi seving number nata da *my lovely wife* d'ago kansa yayi sbd jin motsinta"saidai daya kalleta bashine take kalloba"my billy zonan naji menene?"yafad'a yana nuna mata jikinsa"bbu komai fa"ka tashi kaci abinci sai kayi wanka"ko wankan zaka fara?"ta fad'a tana zama kan kujera"wanda duk kike so shine zan fara"amma taso kiji kinjiko?"yafad'a yana tashi zaune"batayi musuba kanta ak'asa ta taso zata zauna agefensa"yyi saurin ruk'o hannunta ya zaunar da ita ajikinsa"sunkuyadda kanta ak'asa tayi.....rungumeta ajikinsa yayi Ahankali yace"irin wannan tarbar nakeso amun idan nadawo ba sannu da zuwa kad'ai nake buk'ata ba"dan Allah kiyi hak'uri da abinda yafaru bilkisu"in sha Allah zamubar gidan nan idan Allah ya horemun"dama kilishine aledar na siyomiki"amma yanzun zanje sain.....kukan shagwab'a tasaka tana fad'in nidai ba saika koma siyowa ba"ni bema dameniba bbu komai"da gske billy nah bbu komai?"Eh mana"to shikenan amma dukda haka saina siyo tunda nayi niya"batayi mgn ba tayi shiru"hannu yasaka yad'ago fuskarta dashi"tayi saurin rufe ido tana tsuke d'an bakinta"yayi murmushi yana goga mata karan hancinsa anata hancin"tayi d'an murmushi tana jan sajen fuskarsa"yakama hannun nata yana fad'in wannan hannun ya iya jan mgn ko?"d'azun yayi jan mgn yanzun ma haka?"canza topic d'in tayi da cewa" food is ready! hannunsa yakai yashafi cikinta yana fad'in ina fatan kin jirani?"kwanto da fuskarta ajikinsa tayi Ahankali tace"nifa ko ruwane banaso nasha idan ba tare dakai ba! da gske billy nah?"uhmm"nima haka"to sakko muci abincin ki tayani nayi baccin rana sai nayi wankan"dama ana taya mutum bacci?"Eh mana"nidai Allah bantab'a ganiba wayo zakamun"d'an murmushi yayi yatashi da ita ajikinsa"ta rufe idanuwanta tana mamakinsa"sbd idan yana nuna mata kulawa kamar wasu masoya haka take ganinsu"kan carpet suka zauna....a plate d'aya suke cin abincin"sai santi yaketa mata"wani zubin tayi murmushi kota girgiza kanta"da haka suka idar"ta kashe komai ta mayar a kitchen"ta dawo tasameshi"yacire rigar jikinsa"dg shi sai vest da dogon wondon shaddar jikinsa"zoki zauna anan abincin yafad'a mana sai azo atayani bacci......bilkisu na k'ok'arin mgn sukaji goggo na dukan k'ofar"yah Abdul saida yaji gabansa yafad'i"bilkisu kuwa k'urya ta wuce kawai"yaje yazare sararaf d'in fuskarshi bbu walwala"aida dukana kayi da wannan d'aure fuskan da kakeyi"tafad'a tana kallon sa"yayi k'asa da kansa"kaje ka siyomun fura da yogurt"sannan ka dawo kamun gugar an kawo nefa"dato kawai ya amsa yakoma ciki"saidai goggo na tsaye tak'i tafiya"cike da k'osawa yace"dan Allah goggo kije kaya zan saka"tab'e baki tayi tasaki labulen ta tafi"da sauri yaje yasaka sakata"yanufi bed room d'in"bilkisu na kwance kan bed tayi shiru tana tunanin wannan masifa dasuke aciki ta goggo"sam bata maji motsinsa ba saidai tajishi kusa da ita"bilkisu ! yakira sunanta anutse yana kama hannunta"na'am yaya Abdul"indai hak'uri zaka bani ni bbu abinda akamun"kina dai b'oyewa ne sbd ki kwantarmun da hankali"ko waye ake yima haka dole yaji bbu dad'i"zan d'an fita goggo ta aikeni"to shikenan Allah yatsare hanya"baza'a rakaniba?"ina tsoron kar goggo taganmu tayi maka fad'a"hakane billy nah"Allah yabarmu tare"taso kiji"yafad'a yana tayar da ita zaune"yamatso da fuskarsa asaitin tata"gaba d'aya kunya ta kamata....yayi saurin kama lips nata yana tsotsa yana shafa samqn kanta"bata hanashiba tadai rufe idanuwanta.....jin zai zura hannayensa cikin rigarta yasaka tayi saurin rik'e hannayen nashi"ta janye bakinta dg nasa"batare data yarda sun had'a ido ba tace"kar goggo taji shiru yah Abdul"hannunta yakoma rikewa yana sakin nishi idanuwansa sunyi jajir"yanayin dayakeji ko mgn baya iyawa....janyota jikinsa yayi yana sinsinar gefen wuyanta yana zura hannunsa guda cikin rigarta"dan Allah kayi hak'uri yaya Abdul.....be dena abinda yake mata ita kuma sbd tsoron masifar goggo sai son ta k'wace jikinta takeyi" ta samu da k'yar ta janye"yyi saurin biyota ya haye samanta"gaba d'aya kamarma baya a hayyacinsa.....mugun knocking sukaji na tashin hankali"da sauri yad'agata yana gyara rigarsa yamik'e tsaye"idanuwansa jajir"cikin fisgo magana yace"zanje nadawo ki dena guduna bilkisu kinji?"shiru tayi batace komaiba har yafita"gaba d'aya ta tsorata dashi"sauka dg kan bed d'in tayi ta gyara Inda ya hargitse"jikinta nata k'amshin turarensa"ta koma ta kwanta ta lumshe idanuwanta.... jidda da umma magajiya ne suka fad'o mata arai"haka nan taji tana jin haushin jidda sbd sunyi soyayya da yah Abdul"wata zuciyar tace"k'ilan wata ranma ta miki gori"shiru tayi tana tunani"tasan yah Abdul be sonta"amma in sha Allah tasan wata ran zai sota....tajima anan kwance har la'asar tayi"tana sallah taji motsin shigowarsa aparlourn"bayan ta gama ta fito"tasamu ledar fura ajiye kan center table"k'ilan masallaci yatafi"ta fad'a tana k'ok'arin zama kan kujera"tana nan aparlourn taji muryarsa ya wuce sashen goggo"ta girgiza kanta kawai"ta lura yah Abdul nason kasancewa da ita amma goggo bataso"Allah kayimana maganin abinda yafi k'arfin mu"ta fad'a ranta bbu dad'i......goggo batabar yah Abdul ba sai wajen 5:30 pm"bilkisu na zaune ta gama dama furan tasaka a fridge"yashigo da sallama"ta amsa tana sunku yadda kanta ak'asa"ya kalleta yace"sai yanzun bilkisu na gama gugar"zanje na dawo kinji?"wankan fa?"wlh bbu lokaci"zan Ida wani d'inkine kafin magrib"da nace na zauna goggo ma bazata bari ba"shiru tayi batace komaiba"agefenta yazo ya zauna yakama hannun ta"cikin taushin muryanshi yace"bilkisu fushi kikayi?"kanta ta sunkuyadda tak'i mgn"yah salam! kar kiyi fushi dani kinji?"idan sbd fitar ne saina fasa zuwa gobe insha Allah saina Ida d'inkin ko?"bilkisu na sauraronsa taji wani sanyi aranta"acikin kwana 3kacal ta sami irin wannan matsayin a wajensa"damafa bbu wani fushin datayi "kawai gwadashi tayi taga yadamu da fushinta?(Allah ya shiryamu mata😂)my billy wai minene ?"inata mgn kinyi shiru"komai kikeso kifad'amun"d'ago kanta tayi tana turo baki tace"nidai kayi wanka sannan saika tafi"dama shine damuwar?"kanta ta gyad'a masa"to shikenan zanyi yanzun tashi muje ciki"batace komaiba ta tashi suka wuce ciki.... *One week ago* kimanin kwana 10 kenan da zuwan bilkisu gidan goggo"da dad'i da bbu dad'i tana hak'uri da hin surukar tata"dan bata barinsu su sake da juna sai dare ko safe"gefe guda kuma billy nashan matsa hannun yah Abdul"abun har tsoro yake bata sbd ta fahimci be gajiya da abin"amma har yanzun bbu abinda yafaru tsakaninsu"saidai kawai Ayi romance"tun bilkisu najin tsoron wani abu kar yafaru"harma tasake"tana k'ok'arin kulawa dashi da kyautata masa"tunda tazo gidan sau 1 ta zuba abinci takaima goggo" dg shi bata komaba sbd warning d'in da goggon ta mata"yah Abdul shima dai hak'uri yakeyi da halin mahaifiyar tashi dan ma wai wani time d'in meenah na tankawa idan tana gidan" bilkisu tayi haske da kyau harma da y'ar k'iba"shima haka yah Abdul"dan komai damuwar da goggo ta haddasa masa"daya ganshi gashi ga bilkisu saiya manta da komai"koda wane lokaci tana k'ok'arin ganin ta kyautata masa da bin umarninsa" ayanzun haka bilkisu ta fara y'ar sana'arta da fridge nata"gidan freezer d'in tana yin k'ank'arar kwarbebe duk guda naira 10"saita jera aciki"Inda ba freezer ba kuma tana zuba ruwa suyi sanyi ana shigowa siya"sbd anguwar akwai islamiya"kuma basuda nida da islamiyar"sadeeq shine yaketa jawo mutane dan harma saida ta zuba masa yakai islamiyar dg haka aka fara shigowa siya"wanda ayau duka kwana3 da farawar tata"kuma Alhamdllh! tana samun alkhairi sosai"goggo na lura bata dai tankaba"afannin islamiya kuma ta koma"dan yau laraba "taje wan can satin" wanda atare suka fita"ta sanya nika'b yarakata"time d'in tashi nayi yazo suka tafo gida" Ayau tun wajen12 da yah Abdul yafita be dawoba"sbd d'inkunan wata amarya dayakeyi"sau biyu yana waya da bilkisu "wanda bata wani sakin jiki idan suna wayar sbd sai yayita b'aro zance"ana idarda sallar la'asar aka fara shigowa abada k'ank'ara"abada ruwa"goggo dake zaune cikin baranda fuskarta bbu rahama ta dubi bilkisu data bama yaro guda ruwa 2 yafita"zata koma d'aki goggon tace"ke! bana son takura da rashin tsoron Allah"akanme za'azo adameni da doguwar sallama ?ana takurani nida gidana"wani yashigo da wanka wani yashigo hanci duk majina asamun tashin zuciya"to bazai yuyuba"tunda shi Abdul d'in bazai iya d'aukar nauyinkiba sai kisan yadda zakiyi"tun kafin jikinki ya lalace idan kun rabu ki rasa meso"kiyi hak'uri goggo zan zauna asoro duk wanda yazo saina bashi"damuwar kice wannan"bilkisu batace komaiba ta juya ta koma d'aki"cikin wata kula ta ruwan sanyi anan ta zuba ta dawo soron ta zauna kan kujera"ko minti 30 bata yiba aka siye ta duka"taje ta koma zubo wata"dama idan tayi yau gobe batayi sai an saida"tana anan tana duba time 4:48pm tasan yanzun kowa na aji da wuya akoma shigowa"kular ta bud'e taga wacce ke ciki ba tafi ta 150 ba"tana k'ok'arin rufewa yah Abdul yashigo soron"turus yayi da mamaki yana kallonta"d'an murmushi tasaki tace"sannu da zuwa"agefenta yatsugunna be amsaba sai cewa yayi zaman me kikeyi anan my billy?"babu komai"kawai sbd yaran dake shigowa siya shine na tsaya anan ina sallamarsu sbd kar adami goggo"da kyau hjy billy y'ar kasuwa"yafad'a yana murmushi ya bud'e kular yasaka ledojin hannunsa aciki sbd gudun su had'u da goggo atsakar gidan"tashi muje kimun wancan sannu da zuwan "wannan ni batamun ba"yafad'a yana d'aukar mata kular"tanadai murmushi batace komaiba ta mik'e tsaye ta d'auki kujerar y'ar tsugunne da wayarta da y'ar jakar kud'in ta suka nufi cikin gidan"goggo bata amsa sallamar suba saima kallon yaya Abdul tayi tace"nice nan na hanata zama anan ta siyar da k'ank'arar gulmar"dan baza'azo acikamun gida da sallama da zaryaba"shine taje soro tunda siyarwar yazamar mata dole"to Allah natuba aida kunya ace matarka na irin wannan sana'ar"bilkisu dai bata tankaba ta nufi kitchen ta ajiye kujerar ta rufe ta nufi d'aki"yah Abdul shima bece komaiba"ransa bbu dad'i yabi bayan bilkisu"yanajin tausayinta"yana tunanin zaije yagwada neman aiki ko Allah yasa adace"indai yana dashi shi wlh ya isar mata komai tayi zamanta ta huta"bayan yashiga parlourn yaga bata nan"ajiye kular yayi yabud'e yafito da ledojin dake a ciki"bilkisu ta fito fuskarta bbu alamar wata damuwa tace"kazo kashiga wankan ga ruwan can"nasan ka gaji sosai"wlh kuwa billy"harda tausa zakimun yau"tayi murmushi kawai ta d'auki sauran k'ank'arar ta mayar a fridge"ya mik'e tsaye yana fad'in dama goggo ta hanaki zama anan amma kika b'oye mun?kanta ak'asa tace"fad'in bashida amfani yah Abdul"addu'a itace magani"hakane bilkisu nasan kina hak'uri da irin zaman damukeyi in sha Allah wata ran zai zama tahiri"zan samu na bincika kozan samu aikinyi har wannan sana'ar taki gsky barinta zakiyi"to Allah yasa adace"ya amsa da Ameen yawuce ciki"yanajin adaren yaufa gsky bazai k'yale bilkisuba"yanaso adaren yau ya angwance shima"ai bbu laifi 10days daya barta ta huta ta sake..... kayan jikinsa yarage ya wuce toilet cike da tausayin bilkisu sbd ganin dayayi ta mishi wanki ta shanya abayin"yasan k'ilan goggo ta hanata tayi shanya awaje.....wata doguwar tsuka yaja daya tuna da jidda"dan yama manta da ita"wani rin tsanarta da k'inta yaji aransa"dan yanzun bbu digon sonta ko kad'an azuciyarsa"saima godema Allah dayakeyi dabai auretaba"dan yasan wlh idan itace bazata iya rabin hak'urin da bilkisu keyi agidan ba"sannan yasanta da kai kanta Inda Allah be kai taba"yajima yana wankan yana tunani"kafin yafito ya shirya cikin jallabiya milk colour"sai yayi kamar balarabe lolx"sai k'amshi ke tashi ajikinsa"fitowa parlourn yayi" bilkisu na duk'e tana share parlourn"kalbar kanta ta zubo sbd bbu d'an kwali akanta"yyinda doguwar rigar dake jikinta mai babban wuyace har shatin kirjinta ana gani"dan murzar da yah Abdul ke musu har sun k'ara girma"k'amshin daddad'an turarensa yadaki hancin ta"da sauri ta juyo suka had'a ido"masha Allah ta furta aranta dan ba k'aramin kyau yamata ba"madam azo mu gaisa duk yau shago na wuni banganiba sai yanzun"yafad'a yana zama kan kujera"bilkisu tace"amma dai abinci yaka mata ka fara ci ko?"bashine agabana ba bilkisu"ni nama lura kamar baki damu dani ba ko?"yafad'a cikin cool voice yana tsareta da mayun idanuwansa"ta janye idanuwanta tana kwashe d'an dattin data share"sannan tazo agefensa ta zauna tana fad'in nidai kadena cewa ban damu dakai ba"k'ofa abinci banciba har yanzun sbd kaima nasan bakaciba"Allah billy nah?"Eh mana"amma kuma kink'i ki kalleni ni na lura yau da y'an kunya kika tashi ko?"murmushi kawai tayi"wannan kalbar yayi mun kyau yaushe zan tsefe miki shi?"duk time d'in da kakeso"lallefa shi yaushe za'a mun ina son na ganshi ahannunki?" yawon amfani da ruwa duk wancan da aka miki yasaka yazube"hakane meenah zatamun a week end"okay"yafad'a yana kama hannunta suka sakko k'asa kan carpet"ta bud'e warmers d'in abincin"tuwon semonvita ne miyar agushi taji bushashshen kifi"sai k'amshi ke tashi"ledar daya shigo da ita yajawo yamik'a maya"ta bud'e"kazace gasasshiya"an yanyan kata"acikin abincin ta zuba musu" ga lemo na kwali daya zo dashi" cups taje kitchen ta d'akko"tana k'ok'arin shiga d'akin kabeer yashigo shida wata budurwa"amsa sallamar su tayi bata tanka suba ta wuce cikin parlourn su......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........ Ahankali tayi sallama ta shigo parlourn"yah Abdul ya ajiye wayar dayake dannawa yadubeta fuska bbu walwala yace"dg yanzun idan wani namiji yashigo gidan nan karki koma fitowa bbu hijab ko mayafi"agefensa ta zauna kanta ak'asa tace"wlh banama fitowa"yanzun ma zan shigo nan ne sai suka shigo"amma dan Allah kayi hak'uri zan kiyaye"babu damuwa billy nah ni bakimun laifin komai ba"batayi mgn ba tazuba lomen a cups suka fara cin abincin"shine dai yake surutun abincin yamasa dad'i"sai santi yake mata"sosai sukaci sukayi k'at"bilkisu ta wuce ciki ta wanke hannunta ta sako hijab sannan ta d'auki kayan ta fita tsakar gidan"yah Abdul dake binta da kallo harta b'acewa ganinsa"yasaki ajiyar zuciya" sbd shidai tunda ya auri bilkisu bai tab'a ganin makusa atare da ita ba"sai yanzun ma yake godema Allah daya bashi ita"tana rufe jikinta da fuskarta bbu mai kalle masa ita.... Abdul! Abdul!! yaji muryar goggo na kiransa"aransa yace"Allah yasa lafiya"amsawa yayi yana fitowa dg cikin parlourn"goggo ta washe baki tana fad'in ga yarinyar da kabeer zai aura nan tazo"shine nace kazo ku gaisa da ita"itama bilkisu tazo ta gaishe ta"d'aure fuska yayi yace"haba goggo! tana matar wan mijinta miye abin tazo ta gaisheta?"ita tashigo anan saimu gaisa ko?"ai kai dama ba'a yin abin arzik'i dakai"to kar Allah yasa kazo ku gaisa d'in"tafad'a tana wucewa"bilkisu data fito dg cikin kitchen ta kallesa suka had'a"da ido ta masa alamar yyi hak'uri yabi bayan goggon"bece komaiba yabita"bilkisu ta wuce ciki"sallama yah Abdul yayi ya d'an d'aure fuska sbd beson raini"dan tun wannan fad'an da sukayi da kabeer kwanaki"yanzun gaisuwa ce kawai ke had'asu dashi"yarinyar na zaune cikin doguwar riga abaya"farace amma na bleeching"d'ago kanta tayi ta tsare yah Abdul daya shigo da ido"kabeer yace"yaya barka da shigowa! yauwa da fatan kun iso lafiya??"lafiya qlau na iso"ita ai anan take "madalallah"shiru yabiyo baya"yah Abdul yayi mamakin dabata gaisheshiba"dama yayi zaton haka"kallo d'aya yamata yasan baza tayi mutunci da tarbiyya ba"ke kuwa y'ar nan bazaki gaishe da yayansaba Abdul?"cewar goggo cikin k'asa da murya"yarinyar dakeda suna laurat tana yatsina fuska tace"ya kk ina wuni?"lafiya qlau! ya amsa atak'aice yatashi yafita yana mamaki"yatabbatar idan shine yazo da mace tayi haka daya shiga ukku a wajen goggo"yana fitowa meenah na shigowa gidan"dawowarta kenan dg skul"autarmu"tana murmushi tace na'am yaya"kin dawo lafiya?"lafiya qlau"yaushe zakiyima my billy lallen?"d'an murmushi tayi tace"ko gobe ne yaya ko jibi"to shikenan Allah yakaimu"yafad'a yyi gaba"meenah ta shigo parlourn da sallama"goggo ta amsa tana nuna mata laurat tace"wacce kabeer ce zai aura"meenah ta tab'e baki dan gaba d'aya jitayi yarinyar bata kwanta mata ba"yaya ina wuninku?"lafiya qlau meenah ya skul ?"Alhmdllh"dg haka meenah tabar parlourn"dama tayi jam'i wajen yin gaisuwar ne danma karta yiwa yarinyar mgn"dan bata d'aukar raini"bilkisuma sbd tanada kirki da girmama mutane yasaka take sonta... yah Abdul yana shigowa yasakawa k'ofar sakata yanufi bed room d'in su"bilkisu na kwance rigingine"wayarsa a hannunta tana game"tsaye yayi dg bakin k'ofar yana kallonta"ajikinta taji kamar kallonta akeyi"da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido"murmushi suka sakarwa juna atare"shine bbu sallama yah Abdul?"kodai tsoratani dama kakeso kayi?"ah ah my billy"kawai dai naga kinyi kyau sosai shine naketa kallonki"barama na nuna miki wasu styles idan sun miki saina miki irinsu ga sauran kayan da baki d'inkaba ko?"yafad'a yana Ida shigowa cikin d'akin"bilkisu ta tashi zaune tana mik'a masa wayar"aranta tana addu'ar Allah yasa kar yasameta ya mammatsa"maimakon ya amshi wayar kawai"ah ah saiya had'a da hannunta ya rik'e"yamatso gab da ita yana cewa zoki gani"kanta ta aza asaman kafad'arsa suka fara kallon styles d'in atare"can tace"ina son wannan"sauran kuma nabaka zab'i" to shikenan my billy dama wannan yamun kyau sai amikishi da atamfa"janye kanta take k'ok'arin yi yarik'e hannunta guda yana fad'in ban amince ki matsa nan da can ba"batace komaiba taci gaba da tayashi suna kallon pics d'in har suka k'are"wayar ya ajiye mata samqn bed d'in yakama hannunta yace"tashi muje toilet muyi alwalah"tasan beson musu amma kuma kunya takeji su shiga atare"hancinta yaja yace"anjima zan cire miki wannan kunyar"yafad'a yana cika mata hannu yanufi toilet d'in"bilkisu dai tayi murmushi dan ita bata gane nufin saba"bayan yafito ya yarfo mata ruwan hannunsa yace"tashi kije kiyi alwalah nina wuce masallaci sai bayan isha'i zan dawo"Allah yatsare"Ameen billy nah"yafad'a yana fita dg cikin d'akin"ita kuma ta nufi toilet d'in.... da dare misalin k'arfe 8:47 pm bilkisu ce tsaye gaban dressing mirror"fitowarta kenan dg bayi" tana fesa turaruka ajikinta"tana sanye da rigar bacci mai hannun vest"kanta bbu d'an kwali"tana tunanin ina kuma goggo ta aiki yah Abdul?"dan d'azun bayan yadawo masjeed suna cin abinci ta kirashi"gaba d'aya ji tayi zuciyarta bbu dad'i"saman bed d'in takoma ta kwanta ta d'auki wayarsa ta shiga vedios tafara kallon hausa firm"kasancewar bbu nefa"tana anan kwance taji motsinsa yashigo parlourn"kwanciyarta ta gyara a tsakkiyar gadon"Ahankali yayi sallama yashigo cikin bed room d'in"bilkisu tasaka stop ta amsa sallamar tashi ta juya masa baya"Allah sarki my sweet billy"Allah yasa ba fushi kikayi dani ba?"yafad'a yana nufar toilet"be jimaba yafito yacire jallabiyar jikinsa yayi saura dg shi sai boxer"yaje yafesa body sprays yakashe fitilar dake d'akin ya hauro samqn bed d'in"yana lalubenta yana fad'in my billy kaina bisa wuya ina bada hak'uri"wlh goggo naje can cikin gari na siyama maganin ciwon k'afa shiyasa na jima ban dawoba"kuma nabar wayar anan balle na kiraki"kefa mai hak'uri ce da karb'an uzuri bilkisu kiyi hak'uri kinji?"yafad'a yana janyota saman jikinsa ya rungumeta"murya can k'asa yace"to kin hak'ura?"uhmm kawai ta furta"to kici gaba da kallon mana"ai nagama"yanzun bacci zamuyi?"uhmm"nidai ba bacci nakejiba labari zaki bani naban dariya"d'an murmushi tayi tana k'ara shigewa a k'irjinsa tace"nifa ban iya bada labari ba"gsky my billy ban yardaba"niko labarin skul nakune ki bani mana"yafad'a cikin kwaikwayon muryarta"ta dinga dariya batace komaiba"shafa kanta yayi zuwa bayanta yana fad'in wannan rigar cireta zanyi na gaisa da mutanena"yafad'a yana k'ok'arin rabata da rigar"bata damuba sbd tasan iya romance kawai ne"fuskarta ya lalubo yana shafar kirjinta cikin wani irin salo"suka nishi atare yayi hanzarin cafkar bakinta yana zura mata tattausan harshensa abakinta"ta kama tana tsotsa.....abubuwa masu wuyar fassara yah Abdul yadinga yiwa billy ajiki"dg k'arshe taji yana k'ok'arin zame mata pant nata"ta zaro ido gabanta na fad'uwa tafara k'ok'arin zare bakinta dake cikin nasa"amma be bata damar hakanba"ya matseta da kyau"ya birkitota ta dawo ta fahimci bbu komai ajikinsa"arikice ta k'asa"shi yahaye samanta sai asannan fara masa magiya da rok'arsa tana fad'in"dan Allah kayi hak'uri karkamun komai ni tsoro nakeji wlh"ta fad'a tana turashi dg jikinta"amma yah Abdul yamata banza"saima k'ok'arin ware mata k'afafuwanta yakeyi"ita kuma tak'i yarda tama fashe masa da kuka gaba d'aya"hannayenta ya had'e waje d'aya ya rik'e da kyau"sannan ya manna bakinsa cikin nata"kafin yafara k'ok'arin bin hanyarsa ta yadda bazai cutar da itaba.......wani irin uban nishi yah Abdul yasaki"bilkisu kuma ta mimmike tana sakin y'ar k'aramar k'ara sbd bakinta cikin nashi yake"yyi hakane sbd gudun kartayi masa ihu goggo taji.....kima nin shud'ewar awa guda da wasu y'an mintina"yah Abdal yajanye jikinsa dg na bilkisu"wacce saida yamaidata ta cikakkiyar mace sannan yabarta"shashshekar kuka takeyi sbd tsabar galabaitar da tayi"ko hannunta bata iya d'agawa"ta gurzu sosai a hannun yah Abdul"wanda shi yana ganin yabita Ahankali sbd karancin shekarunta"saidai yayi mamakin baiwar daraja da ni'imar da bilkisu take da ita"be tab'a zaton haka akejiba adaren farko"gaba d'aya shima jikinsa amace yake"wani irin farin ciki da shauk'i yake jinsa aciki"sbd samun bilkisu da yayi amatsayin cikakkiyar budurwa"fatansa Allah yasa be jimata ciwo ba dukda yasan da sauk'i yaje mata"ya yarda da ake cewa mahak'urci mawadaci ne wata ran"gashi dai duk yadda yaketa buk'atar mace ya hak'ura bebi hanyar banzaba"gashi Allah yabashi halal nasa" Ahankali yakamo hannunta ta doke masa hannun tana jan zuciya"I'm so sorry my sweet billy"nasan nayi laifi"amun hak'uri ayanzun nayi rarrashi zuwa safe sai ayankemun hukunci"kiyi hak'uri kowace mace da wannan ranar ta fara"ina alfahari dake amatsayin matata"Allah yayi miki albarka dakika rik'e darajarki da mutuncinki kika kawomun bilkisu......sosai taji sanyin kalamansa aranta amma bata fasa kukantaba"sannan kuma ta zata zai fad'a mata yana sonta"ashe dama jikinta yake so?"shidai yayi shiru yana sauraron yadda taketa jero ajiyar zuciya"ahaka akawo nefa fanka ta fara aiki"Ahankali yace"Alhmdllh!"bilkisu kiyi hak'uri ki dena wannan kukan kada kanki yayi ciwo"bara na jona ruwan zafi saiki gasa jikinki ko?"banza ta masa tak'i mgn"sauka yayi dg kan bed d'in ya suturta jikinsa"sannan yaje ya kunna hasken d'akin"bilkisu ta fashe da kuka tana yayo rigar baccin ta ta rufe jikinta ta rintse idanuwanta sbd yadda gabanta ke zafi da radad'i"samqn bed d'in duk yab'aci da jini.... parlou yanufa"yad'auki kettle buta d'in daya d'akko a kitchen time d'in daya dawo da dare"ciki yakoma yasameta tana ta kuka"cike da damuwa yanufi toilet d'in yacika butar yafito yatafi parlourn yajona"yazo ya d'auki wayarsa yasaka charji"ya kuma kunna mata fridge nata"kafin yakoma d'akin"gefen bed d'in yazauna saitin Inda kanta yake"bilkisu! yakira sunanta cikin damuwa"ta masa banza"bansan karb'an hakk'ina danayi awajenki ba" zai samo silar damuwarki da b'acin ranki ba"dana san hakane dana hak'ura kamar yadda na sabayi abaya"kiyi hak'uri tunda bakyaso bazan koma yimiki ba"kiyi shiru kada kanki yayi ciwo"nasan jikin naki babu dad'i amma in sha Allah da kinyi wankan zakiji dad'in jikin naki"yafad'a yana k'ok'arin kama hannunta ta doke masa hannu"yayi d'an murmushi danshi burgesa ma tayi datayi masa haka"tashi yayi yanufi toilet d'in yazuba ruwa aroba rabi"kafin yafito yanufi ward rope yad'akko mata zani da towel"towel d'in ya ajiye agefenta yace"tashi ki d'aura ga ruwan zafi zan had'a miki"sai ki shiga ki zauna aciki za kiji sauk'in zafin"shiru tayi ya girgiza kansa yafita"time d'in dayaje parlourn har ruwan zafin sun tafasa"bayan yakashe yad'akko yashigo yasami bilkisu ta tashi ta d'aura towel d'in da k'yar tana tsaye"fuskarta jage jage da hawaye"tana ganinsa ta d'aure fuska ta kauda kanta"sannu my billy nasan nayi laifi yau ko?"batayi mgn ba yawuce ciki yazuba ruwan zafin "rabin butar yazuba aroba"sannan yad'auki buta ananma yazuba ya surka mata"sannan ya ajiye sauran ruwan zafin sbd idan wa'ancan sunyi sanyi takoma surkawa"yana fitowa batajira yayi mgn ba ta nufi bayin da k'yar tana d'angyasa k'afa"yah Abdul yasaki ajiyar zuciya ya zauna gefen bed d'in yana dafe kansa"wani irin tausayintane aransa"fatansa dai Allah yasa bai jimata ciwo ba"ganin tunanin beda amfani yasaka yacire zanin gadon"yaduba a ward rope yasami wani ya shimfid'a"ya ajiye wanda yacire da nufin idan yagama wanka ya wankesa yashanya aciki"godiya kawai yakeyi ga ubangiji dayasa akwai toilet ad'akin nan"yasan muddin da ace da toilet d'in tsakar gidan suke amfani daya shiga ukku awajen goggo..... Bilkisu kuwa tana kuka da rintse ido ta daure tashiga ruwan zafin"bayan sunyi sanyi takoma zuba sauran tashiga"cikin ikon Allah kuma taji jikin da sauk'i"saidai bbu k'arfi ajikinta"da k'yar tayi wankan wajibi"bayan ta gama ta nad'e kanta da towel ta d'aura zanin"da k'yar take takawa idanuwanta jajir ta bud'e k'ofar bayin ta fito"da sauri yataso yana fad'in my billy yajikin ?"kauda kanta tayi tak'i mgn"yamatso zai kamata ta matsa baya ta fashe da kuka"bece komaiba yanufi toilet d'in da bed sheet d'in a hannunsa"bilkisu kuwa kayan baccinta riga da wondo daya fito mata dasu ta d'auka ta saka ta d'an fesa turare"sannan ta shanya towel d'in jikin k'ofar parlourn"ta kwanta saitin fanka sbd gashin kanta yabushe"ta kama ido ta rufe tanata jan ajiyar zuciya"yah Abdul kuwa wankansa yayi ya wanke bed sheet d'in ya bazashi samqn hanger"sannan yafito da kettle d'in a hannunsa yasaci kallon bilkisu yana fad'in my y'ar rigima karkiyi bacci ki bari kisha tea kin jiko?"shiru tayi tak'i mgn"yanufi parlourn yakoma jona ruwan zafin"Ahankali yafito tsakar gidan yaje kitchen yad'akko flast da kayan tea yadawo parlourn yasanya sakata"komai ya ajiye ya wuce ciki yashirya jikinsa"sannan yadawo yajuye ruwan zafin a flast yahad'a mata tea mai kauri"sannan yadawo d'akin"ya ajiye cup d'in samqn bed side drower da ruwa guda d'aya"sannan yad'akko wasu magunguna ya ajiye"beyi mgn ba yanufeta yakamata yatayar da ita zaune"k'ara tasaki tana komawa zata kwanta"my billy wai baki iya zamane?kanta ta gyad'a masa"ayya sannu zai dena zafin kinji?"yanzun tea d'in zaki sha ga magani nan shima saiki sha"duk yana maganar ne cikin muryar rarrashi da nuna kulawa"batayi masa musuba ta d'an d'odana jikinta ta zauna yana bata tea d'in"ta fahimci duk yadamu sbd ganin jikinta ahaka"sai kawai ta dinga nuna masa ai batajin jiki"bayan yagama bata"yarungumeta ajikinsa yanata rarrashinta suka kwanta"wanda ada k'in yarda tayi ta kwanta ajikinsa"saida yayita rarrashinta sannan ta amince.... washe gari da misalin k'arfe 8:35am"yah Abdul ne keta share musu parlourn"ya hana bilkisu aikin komai"tunda suka tashi yasamu ya lallab'a ta tayi sallah da wanka"yakoma had'a mata tea tasha"shikenan yace"ta kwanta"sai shagwab'a takeyi yana rarrashinta"ita abin harma mamaki yake bata"yana cikin kwashe d'an dattin daya share goggo tafara jan k'ofar tana bugawa had'e da cewa"kai Abdul lafiya duk yau banjiku ba??"sanyi yaji aransa yasan ko yaya goggo ta damu dashi"da sauri ya ajiye tsintsiyar yaje ya bud'e k'ofar net d'in"ta dubesa yayi k'asa da kansa yana fad'in goggo bilkisu ce batajin dad'i zazzab'i takeyi"ayyo ba shakka! sbd batada lafiya shine ka kasa fitowa ka gaisheni kana mamuke da ita a d'aka?"to Allah ya kyauta"Allah na tuba ai bakaine kawai na haifaba"kuma itama ba ita kad'ai bace surukata"ga kabeer nan zai auro y'ar gidan masu dashi"nayi surukar nunawa asa'a....dan Allah goggo kije ki dena irin wannan maganar kamar kin cima bilkisu fuska"ni bilkisu ta fiyemun duk wata mace aduniya" tarbiyya da halayen k'warai sune akeso ga mace ba wai arzik'in gidan suba" harni dana haifeka tafiyeka ni kenan?"nidai banceba goggo"to yayi kyau da alama tayi tsarki ta baka kasha"tana fad'in hakan tabar wajen"yana juyo meenah na mata maganar rashin dacewar abinda tayi"bayan yagama kwashe sharan ya nufi bed room d'in"bilkisu dake sauraron komai tayi saurin rufe ido kamar tana bacci"sbd tasan daya fahimci taji zai damu yayita bata hak'uri"tabbas kalaman goggo sun mata zafi arai"amma kalaman yaya Abdul dayace tafiye masa kowace mace aduniya ba k'aramin sanyaya ranta yayiba"my billy baccin kikeyi kenan?"bara naje nasa mo miki wani abu ki k'ara ci tea ba abinci bane ai"yafad'a yana d'aukar wayarsa yasaka a aljihun jallabiyar jikinsa yaje ya sumbaci goshinta yafita"azatonsa bacci takeyi"yana fita ta bud'e idanuwanta tana share guntayen hawayenta na tausayin su"tasan ko wanka beyiba yau tunda suka tashi yaketa nan nan da ita"ita kuma tanata botsare masa"in sha Allah daya dawo zata nuna masa ta hak'ura da laifin daya mata"kuma duk time d'in dayaso biyan bukatarsa agareta zata amince masa"ta ayya na haka aranta.....tana anan kwance taji motsin shigowarsa"saurin bud'e idanuwanta tayi dukda kunyarsa takeji"sallama yayi yashigo yaganta kwance"my billy kin tashi?"uhmm! ya jikin?"naji sauk'i ai"kinga baki ganni ba ko?"yanzun ai na tashi"duk suna mgn ne shi yana kallon ta ita kuma bashi take kallo ba "kiyi hak'uri my billy kinji?"nifa yah Abdul bbu komai"yauwa tawan tashi ki wanke bakinki kizo kici abinci"banasha tea ba?"tea ba abinci bane my billy"batace komaiba ta sakko k'afafuwanta ak'asa ta sauka dg kan bed d'in"bbu laifi ta rage d'angyasa k'afar"yanata kallonta harta shige bayin shi kuma yafita"k'asa kan carpet yazauna yazuba indomie da k'wai d'in da yaje aka dafo a plate"sai frash milk daya siyo mata"yasaka fork"yazuba madaran a cup"ahaka bilkisu ta fito"agefensa take k'ok'arin zama ya ruk'ota ya maidota samqn cinyarsa"yyinda yamik'e k'afafuwansa"nidai k'asa zan zauna"ah ah my billy yi zamanki anan kinji?"yafad'a yana d'aukar fork d'in yafara bata abincin"spoon biyu tayi ta nuna masa bakinsa"murmushi yayi shima yaci"idan yabata shima sai yaci"kuma kad'an kad'an yana janta da fira"wanda ya lura ita kunyar abinda yafaru tsakaninsu ajiya takeyi"shi kuma ko ajikinsa....suna ahaka goggo ta fisgi k'ofar ta shigo kamar an jehota"yah Abdul yad'ago kansa da sauri yana kallonta"yyinda bilkisu ta kwantar da kanta akirjinsa"goggo ta d'aure fuska tana kallonsu ytace"sannu y'ar lele!"dama kana nan baka fitaba?"sai kace lafiya zaka siyo ka bata"bbu kunya k'atuwa kamar wannan tayi zaune samqn cinyarka?" to kataso zan aikeka"dan Allah goggo kije gani nan zuwa"koma miye na mata ai matata ce ko?"ni kake gayama matarkace Abdul?"dan Allah kiyi hak'uri goggo gsky na fad'a kije gani nan zuwa"kuka mai sauti bilkisu ta fashe dashi ta rirrik'esa alamar bbu Inda zashi......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........Baki bud'e goggo da tak'i tafiya take kallonsu tana fad'in"yau naga ikon Allah ni fatima! hanashi zakiyi yazo na aikesa kome kike nufi da kukan munafurci??"dan Allah goggo kije gani nan nace"kinga abinci mukeci"yafad'a yana rik'e hannun bilkisu dake k'ok'arin k'wacewa dg jikinsa still tana kuka"ai nazata baza kazo ba tunda y'ar gwal d'in taka tana kuka alamar bataso kazo na aikeka"to bari kiji ! idan naga dama wlh ayanzun zan iya cewa yarabu dake"kuma ko mutuwa zaiyi dole yabi umarnina kona d'aga masa mama na"sannan minti 10 na baka ku gama cin abincin kazo" koku koma ganina anan"tana fad'in hakan fuuuuuu ta juya ta fita kamar zata tashi sama"yah Abdul yadafe kansa"cikin muryar dake nuna tsantsar damuwarsa yace"bilkisu bansan me zance miki ba"tun tashina ahaka nataso da ganin wannan halin na goggo"ni kaina idan nace kiyi hak'uri ina ganin kamar ban miki adalci ba"ayanzun kina buk'atar kulawata amma kinga ban samu damar haka ba"komai nake acikin damuwa danazo gareki kike mantar dani ita bilkisu"to kuma gashi ayau kece adamuwar sbd ni bilkisu"yazanyi da damuwa guda biyu ?"taki data goggo"kinada hak'k'i akaina ,hakama goggo"wacce saina bita zan shiga Aljanna..... yafad'a yad'ago fuskarta"ya sanya tattausan dogon harshensa yana lashe mata duka hawayenta"ta lumshe idanuwanta tana jan ajiyar zuciya"batare data bud'e idanuwanta ba tace"kayi hak'uri da abinda nayi yanzun"ka tashi kaje kiran mahaifiyarka "Allah yabamu ikon yin biyayya agareta"ni banayin fushi dakai karka damu"ajiyar zuciya yasaki yace"da gske kikeyi my billy?"kanta kawai ta gyad'a masa"Alhamdllh! ai dama nasan ke mace ta gari ce"dan Allah ki k'ara hak'uri akan nada kinji?"dato ta amsa"kafin da kanta take d'ebo abincin ta bashi shima yabata"sai son su had'a Ido dashi yakeyi amma tak'i yarda"saidai ta saki jikinta ta masa ale ale a samqn cinya"har tana mamakin wai bayajin ta masa nauyine?"my billy badai kin k'oshiba?"yafad'a sbd yaga ta kauda kanta bata amsaba"Eh na k'oshi"okay nima haka"abarshi nan kin bada sauran"kar kiyi girkin komai tunda bakida lafiya ki kwanta ki huta"bilkisu na k'ok'arin mgn sukaji muryar goggo"da sauri tasamu ta janye jikinta dg nasa"yana lura da ita komai k'arfin hali takeyi"wanda ada yanada niyar anjima da dare ma yakomayi" wai bazaka zo bane kome?"muryar goggo ta katse masa tunani"da sauri yatashi yana fad'in gani goggo"yafad'a yana fita dg cikin d'akin"bilkisu kuma ta kwanta kan 3 seeter"tajawo wayarta tana lalibo number ummi sbd ta kirata su gaisa... bilkisu na zaune d'akin bayan ta gama sallar azahar tayi wanka"ba laifi jikin da sauk'i"amma harga Allah tana tsoron yakomayi mata wani abu"dan har yanzun zafi wajen takeji yana mata"mini siket ne ajikinta na gwanjo da y'ar k'aramar riga iya cibi"kanta bbu d'an kwali tana zaune atsakkiyar bed d'in tana k'ok'arin kiran yah Abdul sbd tajishi shiru"ko wankan safe beyiba yanata yawo da jallabiya"tanaso yazo yayi wanka ko shagon ne yakoma yakwanta acan"tunda tasan idan goggo tasan yana nan zatayi ta kiranshi"wayar nafara ringing taji ringing d'in a parlourn da motsinsa"Allah sarki mai gadon zinari gani na dawo"yafad'a yana shigowa cikin d'akin"tsaye yayi bakin k'ofar ya rungume hannayensa akirji yana binta da wani irin mayen kallo"cike da burgewa"dan sosai yaga ta masa kyau ashirga tata"kallonsa ta sata tana narke murya tace"kai yaya Abdul sai yanzun?"wlh kuwa my billy inata k'arin rana"yaudai nasan zakice mun k'azami ko?"um um ai nasan kai mai tsabtane"hakane ya jikin?"nifa lafiya ta qlau"to shikenan kinga anjima saina samu k'ari ko?"shiru tayi tak'i mgn"kinji?"nidai kaje kayi wanka mana"tafad'a cikin shagwab'a, lumshe ido yayi ya Ida shigowa cikin d'akin yana zare jallabiyan jikinsa yace"ga sak'o can hafsat ta bayar akawo miki"to shikenan nagode sosai"beyi mgn ba yad'aura towel yanufi toilet d'in"kayansa k'ananu ta fiddo masa ta feshesu da turare kafin ta fice dg d'akin"dan har cinyoyinta da kirjinta ciwo yakeyi daurewa dai kawai takeyi"k'aramar kula tasamu ajiye samqn center table"sai wata leda guda agefe"kular ta duba"tasaki murmushi sbd ganin awarace soyayya"wacce aka soya da k'wai sai yanke yanke da source agefe"ledar kuma kayan fruit ne aciki gyararru"ciki ta koma ta sako hijab ta fita tsakar gidan" kitchen ta shiga ta d'akko plate ta dawo ta juye ta saka a fridge"ta cire hijab d'in ta ninke"tanada son awara sosai amma bazata iya ciba sai atare dashi"hakan yasa tayi dai zaune tayi shiru"tana nan taji motsinsa yana shiryawa tayi bulum tak'i zuwa ta tayashi shiryawan dan ita wata iriyar kunyar sace ke kamata"cikin nutsuwa yafito dg cikin d'akin"yana sanye da k'ananun kayan data fiddo masa"yyi kyau masha Allah"yanata k'amshi"sai murmushi yakeyi sbd yau jinsa yakeyi kamar kowane magidanci"kanta ta d'ago suka had'a ido"yad'aga mata gira"saurin rufe idanuwanta tayi da hannayenta tana murmushi"my billy sarkin kunya"yabakici awaran ba?"yafad'a yana bud'e kular"kai nake jira fa"zaki yi jiran k'uda dan ni wannan abin be dameniba"amma nayi farin cikin jiran nawa dakikayi"yanzun abani ruwa nasha idan an gama jin kunyar nawa"yafad'a yana k'ok'arin zama agefenta"batace komaiba ta tashi yabita da kallo"ya lura tafiyar tata har yanzun bata daidai taba"fridge ta bud'e ta d'akko ruwa biyu"sannan ta d'akko cups 2 dake samqn fridge d'in tazo ta d'an tsugunna k'asa kan carpet tana rintse ido ta zuba ta mik'a masa.ya amsa yana fad'in thanks"be gama shan ruwan ba wayarsa tayi ringing?"yana ajiye cup d'in yad'aga kiran"okay gani nan zuwa yafad'a yana kashe wayar ya kalli bilkisu dake k'ok'arin tashi dg tsugunnan datayi yace"my billy zan fita neman aiki kimun addu'a kinji?"cike da tausayi ta zauna agefensa yakamo hannunta ta kwanto ajikinsa tana fad'in"Allah yabada nassara da sa'a"Ameen my billy bara naje kamal (abokinsa)na jirana awaje "abincifa ?"nasha fura nida musa a shago bana jin yunwa karki damu"kayan fruit d'in ki tabbatar kin shanye kankanar nan "akwai pick ta ruwa dana sakq a fridge saiki had'a da ita kisha"dato kawai ta amsa dan ita bata san amfanin shan kankanar da madarar ba"my billy na yafe rakkiyar"amma kiyi kissing nawa pls saina tafi.....da sauri ta fara k'ok'arin janye jikinta tana fad'in nidai kunya nakeji"sannan kuma ni bazan ci wannan awaran ba tunda kai baza kaciba"ah ah kar muyi haka dake my billy"nasan tana burgeki sbd jiya danaje gidan ummi" khalifa ya bani labarin acikin abinda kikeso harda ita"shine danaje gidan musa d'azun nasamu hafsat na soyawa"ta zobo mun nace mata nidai banaci saidai idan ke zata zubo nakai miki"yafad'a yana rik'e hannun ta guda yahad'a da nashi"turo baki tayi tace"khalifa yaron nan yafa iya k'arya"dariya yah Abdul yayi yace"ah ah gsky autan ummi yafad'a"hmm! ta furta kawai"yana rik'e da hannun ta suka mik'e tsaye"billy ta rufe idanuwanta ya sumbaci lips nata yacikata yana fita da sauri"ita kuma tayi murmushi ta zauna"ta jawo kulan awarar tayi bissimilah ta fara ci! bayan ta gama taje ta wanke hannunta"ta dawo ta had'a kankana da madara pic ta shanye tas"sosai had'in yamata dad'i"tana anan zaune meenah tashigo"amsa sallamar ta tayi tana fad'in anty bilkisu yajiki?"da sauk'i na warke meenah "dama zazzab'i ne"Allah sarki"yaya yacemun zan miki lalle"Eh amma mu barshi sai zuwa jibi"to Allah yakaimu"fira suketayi har meenah na bata labarin wani novel mai suna (YAU DA GOBE) "bilkisu na dariya tace"gsky jarumar book d'in mai suna sumayya ta burgeni"ai ke dai kawai ki bari Anty nah"yau da gobe duniya ne"ki bari zan had'aki da marubuciyar wannan book idan kinyi babbar waya"dan wacce bata karantashiba tayi missing babba"bilkisu na dariya tace gsky kam"sun jima suna fira kiran sallar la'asar yasaka suka bar wajen kowa yyi haramar yin sallah"bilkisu na gamawa kamar jiya ta fito soro da abin sana'ar ta"sai wajen biyar tabar wajen"kasancewar meenah na gidan atare da ita suka koma had'a wata suka k'ullah aka jera a fridge.....yah Abdul be dawo gidan ba sai bayan sallar isha'i"yanayin yadda bilkisu ta ganshi yashigo yatabbatar mata da cewa bbu nassara"fuskarshi bbu walwala ko kad'an"Ahankali tace"sannu da zuwa"yauwa ya amsa atak'aice yana nufar toilet"fita dg d'akin tayi taje parlourn ta d'akko masa ruwa tasamu yafito yana zaune gefen bed d'in yadafe kansa"akusa dashi ta zauna"ta zuba ruwan a cup ta mik'a masa"bayan ya amsa yasha" cikin sanyin murya tace"komai yayi farko zaiyi k'arshe yaya Abdul"idan kuma kayi hak'uri in sha Allah wata ran kaine da nassara"inaji ajikina zaka samu aiki nan gaba kad'an"karka damu Allah yasa hakan shine mafi alkhairi"ko sana'ar dakakeyi ta ishemu komai na rayuwa aganina"ba dad'i akazo duniya ajiba"dukda rashi beda dad'i"amma idan mutum yadace alahira shine babban farin ciki sbd jin dad'in lahira bamai yankewa bane.....ajiyar zuciya yasaki yad'ago kansa yakalleta"yatuna time d'in da jidda ke fad'a masa gsky yasamu aikin gwabnati sannan suyi aure " dan d'inki ba sana'a bane! amma ita bilkisu gashi ta d'aukesa sana'a kuma tana alfahari da sana'ar tashi"lalle daya auri jidda daya tafka babban kuskure arayuwarsa! Allah yayi miki albarka bilkisu kinji?"da ace matan wannan zamanin wasu dg ciki zasuyi koyi da kyawawan halayen ki dasunji dad'i"yah Allah yabani ta halattacciyar hanya na kyautata miki na d'aga dajarki bilkisu"hakik'a kin cika y'ar halak"ina alfahari da iyayenki da suka kasance surukai na gari"dan Allah bilkisu karki sanar da ummi duk wasu halayen goggo.....sosai bilkisu taji dad'i har ranta da yabawarsa agareta da addu'ar sa gareta da iyayenta"Ahankali tace"karka damu yah Abdul"zama nayi maganar mutane be dameniba"kuma nasan haka ba dabi'a bace mai kyau "kuma saima jifa jifa nake yin bak'i agidan nan"sbd haka karka damu ba wanda zai ji" wata ran komai zai wuce"dukda kana ganin goggo ahaka akwai abubuwa guda 2 a halayenta danake alfahari da ita akansu.....menene billy?"yafad'a da mamaki yana kallonta"goggo nada k'ok'arin yin sallah akan lokacinta "sannan tanada tsabta! wannan gsky ne bilkisu Allah yasa mudace"Ameen yah Allah"kinyi wanka kin barni ko?"waini yaushe zaki amince mu dinga wanka atare??"d'an murmushi tayi zata matsa dg kusa dashi yayi saurin rik'e mata hannu yana dariya"sukayi luuuuuuuuu suka fad'a samqn bed d'in atare"ka tashi kayi wanka kazo mu kwanta bacci"bakijin yunwa my billy?"bana jin wata yunwa ni"saidai idan kaine zan girkama wani abu?"ah ah nima akoshe nake"to ka tashi kayi wanka"saidai kimun ko?"d'azun da safe kin bama zuciyata wahala my billy"hmm! kawai tafad'a batace komaiba"wayyo ummi nah kizo kice masa yadena mun ban....kukan shagwab'a bilkisu ta saka tana rufe masa baki da hannunta guda"yacije hannun"ta janye da sauri tana yarfewa"shi kuma ya kama dariya ya rik'e hannun guda"ta kama sajensa taja da k'arfi zata gudu tana dariya"yyi saurin cafkota ya haye samanta suna dariya atare"my billy na fiki fa iya mugunta "kawai dai tausayinki nakeji"to bakai bane kafara tsokanata?"tafad'a tana rintse idanuwanta sbd nauyinsa dayasakar mata"sassauta mata yayi yafara k'ok'arin zura hannayensa cikin rigarta"bata hanashiba dukda zafi suke mata har yanzun"my billy wajen baya miki zafi pls?"bazan iya jurewa ba wlh"yafad'a yana sinsinar gefen wuyanta"yana rabata da rigar jikinta gaba d'aya"kasa cewa komai tayi"musammun tunda taji yace"bazai iya jurewa ba.....nishi ta saki tana shafo tattausan sajensa zuwa suman kansa sbd jin bakinsa akirjinta yanata sha yana wasa dasu"zafi sosai takeji amma ahaka ta daure ta barshi"janye jikinsa dg nata yayi yaje yakashe fitilar dake d'akin yasakawa k'ofar net d'in sakata"yadawo yacire kayan jikin sa yahauro saman bed d'in yana fad'in my billy nah kina ina"gani nan dg tsakkiya ta fad'a cikin murya mai nuna rauni da tsoro......hmmm ! bilkisu bewar Allah taji ga jikinta"dan ita bbu wani dad'in dataji sai zafi"yah Abdul namiji ne ba kad'an ba"gashi da fitinah"saida tafara masa kuka yabarta"koda yahaska jikinta da flash light d'in wayarsa gabanta har jini yayi sbd fitinarsa"cike da tausayinta yajata yanata rarrashinta sannan yad'auketa suka nufi toilet" cikin sa'a kuma aka kawo nefa"gaba d'aya bilkisu takasa sakewa amma shi ko ajikinsa yana hidimar gabansa atub'e a gabanta"ganin taji jiki sosai yasaka bayan sunyi wankan wajibi sun fito yaje yazona ruwan zafi yazo yasirka"da kansa yagasheta"gashin daya mata yafi wanda tayi ad'azun"hakan yasa taji dad'in jikinta"bbu jumawa baccin wahala yyi gaba da ita"shi kuma yakoma jona ruwan zafin yacika flast nasu babba me 3.5 liters"ya ajiye abed room d'in sbd idan zata shiga toilet"agefenta ya kwanta"wani irin yanayi na shauk'in soyayyar bilkisu yaji yakamashi"tun jiya daya santa a y'a mace ya yarda yes yana sonta"amma bayaso ya furta mata ita bata fara sonshiba"ko yanzun ya koma kwanciya ne da ita sbd ta saba da yanayinsa"dan yasan yana dg cikin maza masu yawan buk'ata"fatansa Allah yabata ikon jurewa"da wannan tunanin bacci yayi awon gaba dashi..... washe gari ✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .....washe gari agajiye bilkisu ta lallab'a ta tashi ta gasa jikinta tayi sallah"shi kuma yatafi masjeed"bayan ta gama sallar ta lallab'a taje ta gaishe da goggo"kafin ta dawo ta kwanta"koda yah Abdul yadawo be k'yaletaba saida ya jagwalgwallar mata jiki son ransa ta hanyar romance kawai" sannan yayi wankan wajibi da wancan wankan yafito"time d'in daya fito bata d'akin"tadai fiddo masa da kayan sawarsa agefen bed d'in"shiryawa yayi anutse yana murmushi jefi jefi wanda besan komai yasaba"gaba d'aya duk wani motsinsa bilkisu ce aransa"sai tuna d'azun yadda take masa shagwab'ar ita ya k'yaleta yakeyi" da wannan tunanin yagama shiryawa cikin bak'ar shadda"ba k'aramin kyau yayi ba"yanata zuba k'amshi mai dad'i yafito da takalminsa sawu ciki da nufin bilkisu tasaka masa"tana tsaye gaban fridge tana jera cups d'in datake bashi ruwa dasu"k'amshin turarensa yakaima k'ofofin hancinta ziyara"ta juyo ta kallesa ta sunku yadda kanta ak'asa"sbd irin kallon dataga yana jifarta dashi"atake taji kasala...sosai taga yamata kyau"haka nan yau taji tana jin kishin matan dake kai masa d'inki su ganshi....ta baya ya rungumeta yana fad'in my sweet billy bance kiyi kwanciyarkiba?"ni banaso kinata aikace aikace bayan baki lafiya"yafad'a yana zagaye hannayensa ak'ugunta yamatse sosai ajikinsa"yazuro kansa agefen kafad'arta"hakan yabama fuskarsu damar jeruwa"d'an turo baki tayi tace"nidai lafiyata qlau sai kayita fad'in banida lafiya"ai dama burina kisami lfy my billy"to yanzun kajira muyi break fast ko?"to shikenan"zo muje kisa mun takalmina da safata"dato ta amsa"amma kuma yak'i cikata"sai sinsinar gefen wuyanta yakeyi yana kissing d'in wajen"hannunta ta aza samqn nashi daya matseta dasu"yah Abdul kaiko nika dena mun irin wannan abun"ni Allah bazan dena ba sbd inaso"yafad'a cikin kwaikwayon muryata"tayi murmushi kawai"saida yagaji dan kansa sannan yacikata"yakama hannun ta suka nufi gefen kujera"shiya zauna ita kuma ta zauna k'asa kan carpet bayan ta jawo takalmin"safar tafara k'ok'arin saka mishi"tanata shafa tattausan doguwar k'afarsa mai cike da gargasan gashi"kamar baya taka k'asa da ita"tayi luwai jawur da ita....jikinsa kawai ya jingina ajikin kujerar ya lumshe manyan idanuwansa"yanajin yadda billy keta mishi wasa da k'afa"bayan ta gama saka mishi yabud'e ido yakalleta"b'ata fuska tayi tace"wai mezakayi a shagon yanzun ko 8 bata idaba? wani d'inki ne zan Ida na amarya munyi da ita 12 am tazo ta karb'a"itada suwaye zatazo amsa???"ta fad'a tana tsuke fuska"yah Abdul yakama dariya"sbd yafahimci billynsa ta fara sonshi tunda take kishinsa"kuma yaji dad'in hakan domin so na gsky shine ka nuna kishin mutum....motsin zata tashi yasaka yadawo tunaninsa yadubeta"ta wani had'e rai"da sauri ya fisgo hannuta ta fad'o jikinsa"kiciniyar k'wacewa tafarayi"ya zaunar da ita samqn cinyoyinsa yana fad'in my billy lafiyarki ?"duk wannan fushin fa nameye?"nidai dan Allah kitaimaka ki fad'amun menene?"bakai bane zakaje kayi d'inki"katafi y'an mata su ganka ni kuma ka barni anan"my sweet billy kenan!"yah Abdul nakine kinjiko?"niko ada bana kula mata balle yanzun"ki yarda dani bilkisu"na k'ara tabbatar wa kaina kyawawan halayena yasaka Allah yabani ke amatsayin mata"bawai yabon kaina nakeba"ah ah gsky ne"mafi yawanci d'an iska ke aurar y'ar iska"mutumin kirki ke auran y'ar kirki" idan anyi sa'a na kirki ya auri ta banza,kota kirki ta auri na banza to hakan nada alak'a da k'addararsu ce"inaso ki kyautatamun zato bilkisu"nasan halin mazan wannan zamanin"hakan yasa bamu samu shaida awajen matan ba"kuma da ace nika d'ai ne ashagon da saina je dake ki rakani ko?ajiyar zuciya tasaki tana fad'in hakane yah Abdul Allah yasa mu dace"Allahumma ameen my billy"cikata yayi tajawo flast ta zuba masa kunun tsamiya da fanke"itama ta zuba kad'an ta zauna suna karin"wanda yana lura da ita har yanzun zamanta da tafiyarta duk basu daidai taba"ajiye cup d'in hannunsa yayi yace"zan wuce my billy miye zan miki tsaraba dashi?"k'asa tayi da kanta tace"nidai inason kankana da madaran nan da dad'i sosai"tafad'a tana rufe fuskarta tana dariya"shima dariyar na miki wayo yayi kafin yace"idan aka samata zuma bayan madaran tamafi dad'i"nima musa naga yana bama hafsat"nace nima zan fara baki"zanzo miki da ita anjiman"to shikenan Allah yatsare hanya yabada sa'a"Ameen yah Allah my billy ki kulamun da kanki"karki sake kiyi wankin nan"kina jina?"idan kikayi zamu b'ata dake"yafad'a yana nufota"yaduk'a agaban ta yakamo fuskarta"tayi saurin rufe ido"bana son wannan kunyar "yaka mata yanzun ace duk haka yawuce a tsakanina dake"oya bud'emun idanuwanki"bbu musu ta bud'e idon"tsab acikin nasa yad'age mata gira yana manna mata kiss a lips nata"nidai jiya ban maka rakkiyaba"hakama yau"bbu komai bana son ma kina yawan fitowa tsakar gidan"yafad'a yana jan hancinta yafita"tasaki ajiyar zuciya tana lumshe ido....... ****************** kwanci tashi inji masu iya mgn sukace asaran mai rai"kwanaki sunja "ayanzun haka billy sun shiga wata cikin na 3 da aure"so da shak'uwa nata k'ara shiga tsakanin bilkisu da Abdul"sosai take faranta masa"gefe guda har yanzun takasa sabawa da bukatarsa"butsu butsu yah Abdul yadawo gida yana manne da ita"wani lokacin bayan yagama ya fita tasha kukanta"duk abinda yasamu zai siyo da dad'i suci"idan ba'a samu da yawaba ayi amfani da abinda aka samu"zamansu da goggo saidai hak'uri kawai"bilkisu kuma tanata y'ar sana'arta"tayi asusunta tana tara kud'in ribar aciki"tunda tazo gidan sai islamiya ke fidda ita a week end"taje dai gidansu sau 2"yah Anas ma yatab'a kai mata ziyara"khalifa kuma jefi jefi na d'an zuwa mata"sai kuma sau biyu sukaje wani suna afannin dangin goggo itada meenah"yyinda an saka bikin kabeer da laurat tuni" wata ukku aka saka"yanzun befi sauran wata guda ba bikin ba .... afannin jidda kuwa itama yanzun haka shirye shiryen bikinsu da Alh duniya akeyi"dan yau saura 7 days bikin"last 2 weeks aka kawo lefe na kece raini"akwati 12"harda y'an kunne na gwal"sosai magajiya kanta yafasu"har rawa tayi sbd murnan y'arta tayi goshi"k'ememe magajiya tayi da ummi tazo ganin lefe tace"bazata ganiba karta zuba wani mugun abu akayan"ummi ranta ab'ace tabar gidan"dama Abba ne yaturota"koda yasami labari shima yaji haushi yace"ko bikin bazatajeba"aure kuma zai amshi sadakin jidda amatsayinsa na waliyinta mad'aurin aurenta"sosai jidda da magajiya dasu Asee baby keta shirye shiryen biki"gashi Alh duniya yace"baya buk'atar ko tsinke nasu dg jidda sai kayanta yake buk'ata"party kala 2 aka saka a card d'in bikin"ga yaregaja za'a yi ranar yini"ga kamu zasuyi"kai bidio'i iri iri dai za'a yi"shi kanshi ankon kamun 12k ne ake siyar dashi"ayau tunda jidda ta tashi ranta keson zuwa gidan bilkisu takai mata anko"wanda badan Allah takeda niyar zuwaba"saidan taje taci mata fuska"sbd aganinta yanzun bilkisu ta jik'e k'ilanma kuma Abdul d'in beda halin siya mata anko 12k gashi saura sati 1 biki"tasan ba wani hali gareshiba"wani mahaukacin zazzafan wanka jidda ta d'auka"jikinta ya goge"kallo d'aya zaka mata kasan gogaggar y'ar duniyace ita"tanata zabga k'amshi ta dad'e da eye glass bak'i"ta rik'e ledar ankon da hand bag nata ta fito ta shige mota"tana sanye da atamfa super an mata doguwar riga anyi aiki agaban rigar"ta yafa siririn mayafi"tasaki gashin datayi attached dashi abaya"da wani irin gudu taja motar ta nufi anguwar Alkanchi....adaidai layinsu yah Abdul tayi parking"ta fito tana yatsina fuska tayi lock d'in motar ta nufi cikin lungun gidan"sbd ranar da za'a kawo billy saida tazo amma bata shiga ciki ba"sallama tayi ta shigo cikin tsakar gidan tana kallon agogon dake d'aure ahannunta"2:34pm"goggo dake zaune a baranda ta amsa sallamar ta"ina wuni?"lafiya qlau"bilkisu na nan?"Eh tana ciki"jidda tanufi k'ofar parlourn ta bud'e ta shiga....bilkisu duk wannan satin bata jin dad'in jikinta"yawan kasala da mutuwar jiki na damunta"ayau wake da shinkafa tayi sha'awa"shine ta dafa"saidai dataji yah Abdul har 2pm tayi be dawoba ga yunwa tanaji"kawai ta zuba abincin komai da komai ta ajiye k'asa kan carpet ta koma cikin bed room" da nufin ta d'akko wayarta ta dawo ta zauna taci"ahaka jidda tabud'e k'ofar ta shigo tana yatsina fuska had'e da k'arema parlourn kallo tana tab'e baki "ta kalli wake da shinkafar awulak'ance"an zuba shi a plate yayi wara wara dashi yaji man gyad'a"ga soyayyan kifi yanka 3 agefe"ga bowl datayi yanke yanken latuce da cabage dasu tumatir ,ga kuma robar yaji agefe"jidda ta tab'e baki tana fad'in kewai bilkisu kina inane?"da sauri bilkisu ta fito sbd jin muryar jidda"ahhhh Anty jidda kece tafe haka?"sannu da zuwa!ta fad'a tana murmushi ta nufi wajen fridge"jidda tana yatsina ta amsa tanata kallon bilkisun"ko zama tak'iyi"gaba d'aya haushine azuciyarta dan ba haka taso ta gantaba"tayi kyau da y'ar k'iba"ga uban haske da bilkisun tayi"uwa uba k'ugunta yayi wani irin girma kamar bana taba"kasancewar k'ananun kaya ne riga da wondo pencin ajikin bilkisun"yanzun datayi wanka tasaka sbd tasan yah Abdul yafison yanzun tana saka masa k'ananun kaya"gashin kan bilkisu data d'aure atsakar kai jiddan ta kallah tana tab'e baki"billy ta juyo tana fad'in ga ruwa kisha sai kici abinci"yatsina fuska tayi tace"bana shan ruwan leda"abinci kuma na miki kama da wacce keyin irin wannan cimar??cin wannan ai sai ku"dama ankone na bikina da yau sauran 7 days naka miki"amma da tsada dan nasan da wuya kiyi!......cak yah Abdul yatsaya dayake k'ok'arin yashigo yaji muryar jidda"ransa ab'ace yatsaya yaji me bilkisu zata fad'a mata??..... bilkisu tasaki wani shu'umin murmushi ta zauna ta dubi jidda tace"Hmmm! Anty jidda kenan" ada kafin ki dora ma kanki irin wannan rayuwar ta girman kai da nuna ke watace" ince baki samu damar cin kamar wannan ba"miye aibun wannan abincin?"ko gidan masu hannu da shuni zasu iya cin wannan abincin sbd irin vitamin d'in dake akwai aciki"da arzik'in da bbu kwanciyar hankali aciki gara talaucin dazan zauna acikin farin ciki"ban rasa komai ba iya gwargwardon wadatar mijina"nikam Alhamdllh! tsakanina da ubangijinah"tab'e baki jidda tayi tana wani toshe hanci tace"ai dama abinda baka samuba nunawa kakeyi gara dabaka samu ba.....yah Abdul dake tsaye bakin k'ofar bai tab'a jin bilkisu ta burgesaba irin yau"sai yanzun ya yarda tabbas yakamu da zazzafar soyayyarta"sai yanzun yagane cewa abaya shirme yayi da jidda da b'ata lokaci ba soyayya ba"yaye labulen yayi yana fad'in my sweet billy kina ina nazo miki da babban albishir??"dam ! k'irjin jidda yabuga sbd jin tattausan muryanshi ta doki dodon kunnanta"bilkisu ta tashi da sauri tana murmushi tana fad'in ada nayi fushi dakai yah Abdul sbd kajima baka dawo ba"wake fushi da aljannarsa baby nah?"yafad'a yana kamo hannunta yafisgota jikinsa yarungumeta"kansa ya aza agefen wuyanta yana mata rad'a"batare daya nuna yasan da jidda a parlourn ba"jidda kuwa wani irin haushi da bak'in ciki yatokare mata a kirji"ga wani irin kyau da burgeta dataji yah Abdul d'in yayi"amma shine sbd cin fuska zai tab'ata agabanta.....bilkisu kuwa Ahankali tace"bafa muka d'ai bane sweet heart"ina ruwana dakoma agaban waye my darling?ban kira mutumba balle nadamu dashi"yafad'a yana jan hannun bilkisun tana zillewa"takama dariya ya d'auketa gaba d'aya yanufi bed room d'in su da ita"jidda taja doguwar tsuka tabar parlourn azafafe "zuciyarta na tafasa batare data yi sallama da bilkisu ba....... suna shiga bed room d'in.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ..........suna shiga cikin bed room d'in yah Abdul ya azata saman bed"ya wani d'aure fuska sosai"yazauna agefenta yana zare takalmin k'afarsa"bilkisu kuma taji motsin fitar jidda"har cikin ranta bataso abinda yafaru ba"satar kallon sa tayi taga yadda ya d'aure fuska"d'auke kanta tayi ta tashi zaune tana k'ok'arin mishi mgn yadakatar da ita gun cewa"dg yau karna koma ganin wannan yarinyar agidan nan"y'ar uwarkice bazan raba zumuncin Allah ba"amma dai idan zamuncin zakuyi idan kun had'u agidan ummi ko can gidansu kunyi mgn"zancen bikinta kuma bazakije ba"sbd awajen bikinta duk yawanci mararsa tarbiyya ne da kamun kai"idan aka cire danginku aciki"ni kuma bilkisu ba zanso ki shiga cikin irin wa'annan mutanan ba.....sosai bilkisu taji bbu dad'i"dukda tasan koma miye laifin jidda d'in ne"sannan batayi zaton yaji kalaman jidda na nuna kushewa akanta ba"shikenan Allah ya kyauta in sha Allah bazata koma zuwa maka gida ba"dg haka ta sauka dg kan bed d'in ta nufi toilet ta had'a masa ruwan wanka"koda ta fito yana kwance kan bed d'in ya lumshe idanuwansa da alama tunani yakeyi"ga ruwan wankan can"iya abinda bilkisu ta fad'a kenan tayi ficewarta dg d'akin"yabud'e idanuwansa yana bin k'ugunta da wani irin mayen kallo harta b'acewa ganinsa"wani irin mugun tsanar jidda ne aransa"musammun daya tuna ranar data tab'a zuwa d'akin musa tasamesa yana bacci taso ta rungumesa"yanzun Inda yabiye mata mi gari ya waya?da wane ido zai kalli bilkisu"sbd yasan tsab jidda zata iya sanar mata kodan sbd ta haddasa husuma a tsakaninsu....sosai yakoma godewa Allah dabai nufesa da auren jidda ba"sauka dg samqn bed d'in yayi yarage kayan jikinsa"yayi saura dg shi sai boxer da farar vest"parlourn yafito sbd ya fahimci kamar bilkisu fushi takeyi dashi"saidai yasan ita jiddan burunta bilkisu ta tozarta "amma ita bilkisun tsakani da Allah take k'aunar y'ar uwarta"tana zaune k'asa da spoon hannunta tanata tsakuran abincin"fuskarta bbu walwala"tana ganinsa ta sunkuyadda kanta ak'asa"agefen ta yazo ya zauna"har jikinsu na gugar juna"cikin taushin murya yace"bilkisu sbd ita wannan abar kike fushi dani?"dama yanzun nika d'ai nakeyin wanka ne?"abinda nasani koda nadawo na samu kinyi"atare muke shiga ki cud'ani"kin sabamun da hakan amma shine yanzun kawai kika canza? ba canzawa nayiba kawai bana jin dad'in jikina ne"Anty jidda kuma ai kamata yayi adena zancenta tunda ka fad'amun karta koma zuwa maka gida"haushi kika ji kenan?" to shikenan ki bari sanadin wata shaid'aniya ki b'ata mun rai bilkisu"yana fad'in hakan yatashi tsaye ya wuce ciki fuskarsa ad'aure....kuka ta fashe dashi tana yin dana sanin zuwan jidda gidan"gaba d'aya abincin ma taji yafita aranta"ta kwashe komai ta mayar a kitchen"sai tuk'ar amai takeji ta kama ruwa tayi tasha"taji yalafa mata"kan kujera 3seeter ta kwanta tanajin jikinta ya mutu murus kamar wacce tayi wani uban aiki"ta share hawayenta tana jiran yafito ta bashi hak'uri"amma shiru yak'i fitowa"gabanta yafad'i sbd ta tuna musa yafad'a mata be iya fushi ba"da sauri ta tashi ta nufi d'akin"yah Abdul na kwance samqn bed"yyi ringingine"yayiwa silin d'in d'aki k'uri da ido da alamar ko wankan beyi ba"idanuwansa yamayar bakin k'ofar suka had'a ido da ita"koma d'aure fuska yayi yajanye idanuwansa"aguje tazo tafad'a jikinsa ta fashe masa da kuka....menayi miki kike kuka bilkisu?"tundai kinfi son jidda akaina ai shikenan"ki barni kawai naji da damuwata"cikin shashshekar kuka tace"dan Allah kayi hak'uri nadena fa"ni banaso kayi fushi dani"shiru yayi yak'i mgn"hannunta tasaka tana shafo fuskarsa"yah Abdul! ta kira sunan shi"stil tana shafa fuskarsa"amma ba kallonsa takeba"dan kantama na samqn k'irjinsa"hannunsa guda yasaka ya sark'e da nata"yana murzawa cikin wani salo"ta koma shigewa jikinsa"kirjinta na gugar nashi"ya lumshe idanuwansa murya can k'asa yace"bazan iya fushi dake ba bilkisu sbd baki sabamun da hakan ba"kawai dai kin san halin zama wata ran doke a sab'a"amma da gaske nake miki bana son zuwan yarinyar nan gidan nan"sbd gudun abu marar dad'i makamancin wannan yafaru"nasan kin fini sanin wacece ita"fatan mu Allah ya shiryeta"wlh bilkisu ba dad'in baki ko karya nake fad'a miki ba"ada shirme da b'ata lokaci nayi da jidda ba soyayya ba"ainahin soyayyata tana atare dake bilkisu"ina sonki! Ina sonki!!ina sonki bilkisu!!! tun bayan an kawoki gidan nan da kwana 1"ko fita nayi waje wlh kece araina nike yawan tunawa"idan kuma nasan wannan abu idan naka miki zakiyi farin ciki shine zan kawo"ina kishinki bilkisu"kullum fatana Allah yabarmu tare ya k'awar da shaid'an tsakaninmu....wani irin yanayi na shauk'in soyayyar yah Abdul taji aranta"da farin cikin irin wa'annan dad'ad'an kalamansa agareta"my billy kinyi shiru ke bakya sona ko?"d'ago kanta tayi dg jikinsa suka had'a ido"da sauri ta b'oye fuskarta ajikinsa tana dariya tace"nifa tun bayan nazo gidan nan fa ina sonka da tausayinka"Allah my billy?"eh mana"to Alhamdllh"kin san danavmasu iya mgn na cewa" *tausayi silar soyayya ne marar shi bazaiyi mitunci ba* " hakane yah Abdul"ah ah sweet heart zakice kamar yadda kika fad'a d'azun"yayi maganar yana k'ok'arin zare mata rigar jikinta"yana kallon agogo dake manne jikin bango"ukku saura"my billy yaufa ranace ta musammun agaremu"bara naje na rufe k'ofar nan"yau ajiye kunya zakiyi kimun abinda zanji dad'i"yafad'a yana kwantar da ita agefensa yafita dg d'akin yaje yasaka sakata yasaki labulaye yadawo d'akin "yasami bilkisu kwance rub da ciki"agefen k'afafuwanta yatsaya yana shafa mazaunan ta yafara k'ok'arin cire mata wondon jikinta yana fad'in billy nah naji jikinki kamar da zafi?"nima fa yah Abdul bansan meke damuna ba"sai najita jin mutuwar jiki da kasala ko jikina da zafi"anjima da dare zamuje asibiti adubamun lafiyarki"nidai kar amun allurafa"tafad'a cikin shagwab'a"bazan bari su miki ba"yafad'a yana hayewa samanta suka saki ajiyar zuciya atare"yajuyo da ita yahad'e bakinsu..... bilkisu ta tallabe kansa tana tayashi"gudan hannunta kuwa tayi wata jahar dashi ajikinsa.....awannan lokaci yah Abdul bilkisu tabashi mamaki sbd irin salon yadda ta dinga tafiyar dashi"duk ya susuce mata"sai yadda tayi dashi"tanata bashi had'in kai"wanda yaji dad'in hakan yasamu gamsuwa da ita sosai"yanata saka mata albarka da fad'a mata zafafan kalamai na soyayya da nuna kulawa"anata kiran sallar la'asar suka shiga wanka atare"wanda sai sannan yah Abdul ya lura billy taji jiki"shikansa yanayin ni'imar da bilkisu keda ita har mamaki yake bashi" shiyasa baya iya hak'uri da ita"ko yau da safe saida ya kwanta da ita"gashi yanzunma yakomayi"bayajin kuma da dare zai barta koda romance ne sai yayi da ita"da taimakonsa sukayi wankan suka fito"atare sukayi sallah anan dan a masallatai an idar"da kanshi ya shiryata"sai rawar sanyi takeyi"cike da damuwa yace"my billy gsky asibiti zamuje adubamun ke"kanta kawai ta gyad'a masa"bayan yagama shiryawa"yatayar da ita zaune yasaka mata jallabiya bak'a ajikinta da hula bak'a"sannan ya yafa mata mayafin"yamik'ar da ita tsaye"sosai yaga ta masa kyau da haske"wanda shi sai yanzunma yalura da hasken datayi"ni hijab zan saka"tafad'a cikin shagwab'a tana kwantar da kanta ajikinsa"cike da rarrashi yace"ki barshi ahaka billy nah kinfi mun kyau"dato kawai ta amsa"yad'auki wayarsa yasaka gaban aljihun bak'in yadin dake a jikinsa"yakama hannun ta"fitowa sukayi dg cikin d'akin"yana rik'e da ita yarufe k'ofar"ahaka kabeer yashigo gidan shida wasu yara"suna rik'e da akwatuna kusan guda 8"da alama na lefensa ne"fuska bbu yabo bbu fallasa yah Abdul ya amsa sallamar sa"sannan kabeer yagaishe sa"bilkisu ta gaidashi ya amsa yanata kallonta ya wuce"yah Abdul na lura da irin kallon masa mata dayakeyi"hakan yasa yadubeta suka had'a ido"ta shagwab'e fuska"menene my billy?"nagaji da tsayuwa"to jira anan nasanarwa goggo zamu fita"yayi hakane sbd beso yaje atare da ita kabeer yakoma kalle masa ita"kasancewar dama gaddama ba halin ta bane kawai ta amsa dato shi kuma yanufi parlourn goggo"dg bakin k'ofar yatsaya yana fad'in goggo zamu fita da bilkisu"madallah sai kundawo"dg haka yasaki labulen yazo yasami bilkisu na tsaye yakama hannun ta suka fice dg gidan"wani iri takejinta sbd bata saba fita da mayafi ba"saidai ba k'aramin kyau tayiba"sai kallonsu akeyi"nafef yatsayar suka shiga"bayan sun zauna billy ta aza kanta agefen kafad'ar sa ta rufe idanuwanta"ya kama hannun ta yarik'e yana mata sannu"da haka suka iso wata private hospital"har bilkisu naganin ta musu tsada aranta"bayan ya sallami me nafef d'in suka wuce ciki"a kujerun dake reception yazaunar da ita yaje yayi cuku cukun ganin likita"yaso suga doctor mace amma abin yaci tura"dg k'arshe ya hak'ura da suga namajin kawai"Inda take zaune yazo yakama hannunta"suka nufi wajen bin layin ganin likita"ko 5 minit basuyiba awajen aka kira bilkisu"atare suka shiga"doctor d'in ma dattijone"tun kafin yaji meke damunta yafahimci ciki ne da ita"bayan itada yah Abdul sun sanar masa komai"yayi waya wata nurse tazo ta d'ibi jinin bilkisu akaje lap dashi aka auna"gwajin farko aka gano tana d'auke da ciki wata 2"doctor yabasu takardar yana yiwa yah Abdul congratulation"fad'in murnan da yah Abdul yayi b'ata bakine"ita dai bilkisu kanta ak'asa tana murmushi"doctor yabata y'an magungunan da zata sha sbd kasalar datakeji da amai kuma"sannan yabasu y'an shawarwari"dg k'arshe yamusu fatan alkhairi sukayi masa sallama suka fito"bilkisu nata jin kunya"yana rik'e da hannun ta yace"inye billy nah an kusa zama uwa"to ubangiji ya in ganta mana yabaki lfy"ta amsa da Ameen tana murmushi"nafef yatarar musu suka shiga"amma yasha alwashin bazai sanarwa goggo ba"yasan idan yasanar mata zaisha surutai da maganganu bak'ak'e "aganinsa idan cikin yafito ajikin bilkisu ta gani"fatansa Allah yasa kafin ta haihu yasami aiki"da haka suka iso gida"bayan a hanya yasiya mata su yalo ,gwava da agwaluma"suna shigowa cikin gidan sukaji alamar goggo tayi bak'i"dan kanajin muryarsu anata surutu"d'akin yabud'e suka shiga"samqn cinyarsa ya zaunar da billy yana k'ok'arin kiran musa yasanar masa k'aruwar daya samu"dama shima musan tashi matar next month take haihuwa..... Ab'angaren jidda kuwa kamar zuciyarta tayi bindiga haka taji da abinda Abdul yayi agabanta"saidai kuma tasan tayi free kansu tunda basuda ko sisi hankalinta ya kwanta"saima ta watsar da abin taci gaba da hidimarta"akayi kamu,akayi dinner,akayi fulani day,sai yini"wanda anyi wawaso da dukiya"wasu nata mamaki"sai washe garin yinin biki aka tafi da amarya gidanta dake Abuja"wanda anan sokota matar Alh duniya uwar gidan take"gudar kuma tana Abuja"acan aka kai jidda amma part d'in jidda daban agidan"ana kawota mota ta juya da kowa da kowa"bayan sun gama santin katafaren gidan amarya"da korafin ko ruwa ba'a basuba"jidda kuwa bbu wata kunya"bayan kowa ya watse ta tashi da kanta ta jere kayanta a ward rope"tana yaba tsarin bed room d'in nata aljannar duniya"bayan ta gama shirya kayan ta fito parlourn ta k'are masa kallo"ta koma kitchen"acan ma bbu laifi komai yaji"tana fitowa ta dubi agogo k'arfe 2"kasancewar dama sallah ba damuwarta tayi ba"ta zauna kan kujera tafara k'ok'arin kiran Alh duniya"amma be d'aga ba"tana anan zaune aka turo k'ofar"wasu y'an mata su 2 suka shigo da wasu trays da warmers d'in abincin asama"ta amsa sallamar su"suka ajiye agabanta suna wani hura hanci"bbu wacce ta gaisheta acikinsu"jidda tayi mamaki sosai aranta"kamar ta tambayesu suwaye su?"amma saita basar"suna k'ok'arin fita Alh duniya ya shigo cikin parlourn"suka rab'a agefensa suka fita"yana sanye da sabuwar shadda gizna milk colour"y'ar ciki da malun malun "yakashe hula "wayoyinsa a hannunsa yazauna agefen jidda dake bud'e warmers d'in abincin"shinkaface fara"sai miyar naman rago"sai ruwa roba guda da plate da spoon"rufe komai tayi fuskarta bbu walwala ta d'ago kanta ta kallesa tace"haba sweet heart ! ina kaje ka barni nika d'ai?"ina part nawa yanzun acan zamuje na nuna miki ko ina"sannan kiji dokokin gidan"doka kuma?"beyi mgn ba"kawai ta canza zancen da cewa"suwaye yaran nan da suka shigo?"y'ay'a nane"amma sbd basuda tarbiyya ina matarka bazasu gaisheni ba?? d'an murmushi yasaki yace"idan ana zancen tarbiyya my dear aike be kamata ki tankaba sbd kema ba ita bace dake"ni yanzun duk adena wannan zancen ki tashi muje part nawa"idan mun dawo sai kiyi lunch"tab'e baki tayi tace"gsky bazanci wannan abincin ina amarya ba"kasanya amun order d'in abinci mai dad'i a restorent mana"okay kawai yafad'a yana sakin wani murmushi mai wuyar fassara kafin ya mik'e tsaye"jidda ta tashi suka jera"ya kama hannun ta suka fita dg cikin parlourn....... Ab'angaren su yaya Abdul.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ......... Ab'angaren su yaya Abdul da bilkisu cikin farin ciki suke zaune da juna" suna kuma kulawa da lafiyar cikin da ita kanta billyn"yyinda goggo bata sani ba"itama ummi haka dan bilkisu najin nauyin ta sanar mata"afannin batu na auratayya hak'uri kawai bilkisu keyi dan yah Abdul dan babu sauk'i alamarin bayada hak'uri da ita"tun last week matar musa ta haihu ansha hidima da bilkisu"kullum take zuwa har akayi suna"suka sami baby girl (khadija tul kubra)ayanzun haka shirye shiryen bikin kabeer akeyi agidan goggo"wanda yau saura sati d'aya bikin"ankon kamu 8k yini kuma 5k"har yanzun kuma yah Abdul be siyawa bilkisu ko guda ba"goggo tayi mita da musu gori har tagaji....ayau tun wajen k'arfe 9:30 am yah Abdul yafita"sbd yaje ya amso kud'insa wajen hjy wasila 25k na d'inki dayake binta tun last week"yanzun baya d'inki bashi sai kud'i hannu"hakan yasa kasuwar sai hak'uri"gashi ayau bebar komai agidan da zasu dafa ba ahaka yafita dai"bilkisu na ganin yafita"ta d'akko asusun da take tarin kud'in ribar ta aciki na sana'ar datakeyi"wanda yafi wata ukku tanayin tarin kud'in"tass ta zazzage kud'in ta lissafasu duka" dubu talatin da biyar da dari bakwai"tayi murmushi tana godewa Allah tana kuma mamaki"dan dama koda takeyin tarin idan yakama tana siyan wani abu na amfanin gida"adana kud'in tayi ta fito tsakar gidan"da dari biyar a hannunta sbd asiyo mata sabilin wanki tayi musu wanki"dan taga kayan sun d'an taru"dama idan tayi wankin saiya musu guga"wani time d'in ma da kansa yakeyin wankin a toilet amma ,sbd gudun surutun goggo"meenah na zaune atsakar gidan"goggo na parlourn ta tayi bak'uwa"meenah nata kallon bilkisu dake nufota"sbd taga sai kyau bilkisun keyi"meenah gashi dan Allah kokin bama sadeeq yasiyomun sabilin wanki sai yazo yamun repealing"okay kawo kud'in duka da silindar"dato ta amsa bbu jumawa ta dawo ta bata"bayan sadeeq yadawo ta aikesa yayo mata cefane da sauran abinda zata buk'ata"kafin ta zauna atsakar gidan tafara wankin"goggo ta fito dan yiwa bakuwarta rakkiya"tanata kallon bilkisu"bakuwar na fita goggo ta dubeta tana tab'e baki tace"ikon Allah! ke kuma haka zaki k'are wajen yiwa namiji bauta"wankin ma bazai iyaba sai kin masa?yanzun dukda kina kyautata masa amma yakasa siya miki ankon dubu biyar kacal?"shiru bilkisu tayi kanta ak'asa tanata wankin"tana fatan Allah yasa kada yah Abdul yamata ankon nan"idan ta gadama yanzun zata iya fiddo kud'i ta bada asiyo mata"amma sbd iri wa'annan k'ananun maganganun na goggo yasaka sai taji ankon yafita aranta....yo Allah na tuba ai dole kiyi shiru"ke kina nema saidai ku cinye atare shi bai kawo abin arzik'i"yaushe rabon naga yadawo gidan nan da leda saidai yadawo hannu rabbanah....haba goggo! dan Allah ki barta tayi aikin gabanta"ita ai wannan aikin lada zata samu"yah Abdul yanayin bakin k'arfinsa"rufin asiri akeso ba tarin dukiya ba"to y'ar bani na iya! kici gaba da samun baki idan ina mgn"cewar goggo tana komawa cikin baranda ta zauna"bilkisu ta share guntayen hawayenta na tausayin su itada mijinta"tanata wankinta tana tunashi"dan dama yasanar mata bashin dayakebi zaije ya karb'o....kasancewar kayan nasu ita dashi kusan kala 10 ne ta jima kafin ta gama"dukda jikin nata batajin dad'i haka dai ta idar tafara shanya"sai asannan goggo dake zaune tana k'are mata kallo ta fahimci cikine da ita"dan yama fara turowa"bak'i bud'e goggo tasaka uban salati"bilkisu ta d'ago kanta dan ganin meya faru?"meenah kuma ta fito dg cikin parlour tana fad'in lafiya?"goggo dake zaune tana kallon bilkisu ta gwalo ido tace"wai yarinyar nan yadda kikayi yaron nan yamiki ciki?"kamar meenah tafashe da kuka sbd takaici"batayi mgn ba ta juya ta koma ciki tana yiwa mahaifiyar tata addu'ar shiriya"bilkisu kuwa batace komaiba tacigaba da abinda takeyi"goggo ta tab'e baki tace"ku kuka sani ai"kuna ta kanku amma ki yarda ki sami ciki.....hmm damuwarku ce"cewar goggon tana gyara zamanta"bilkisu ta sharce wajen ta nufi kitchen tana girkin tana kuka"ta fahimci ada kamar abin goggo yayi sauk'i amma taga bbu alamar hakan yanzun"ta fahimci Inda tana saka albarka ga yah Abdul da masa fatan alkhairi"k'ilan daya samu canjin aiki"da wannan tunanin ta dafa super getting da miyar kifi"tana idarwa anata kiran sallar azahar"bayan tayi sallah tayi wanka"cikin doguwar riga bubu ta material mai sulbi ta shirya"ta fesa turare"kanta bbu d'an kwali tayi kwance kan 3 seeter"bayan ta d'auki wayarta sbd takira yah Abdul taji lafiya har 2 pm tayi be dawo ba"sau 3 tana gwada kiran amma baya shiga"ajiye wayar tayi cike da damuwa"ga yunwa tanaji amma bazata iya cin abincin ita d'aya ba"sbd ta saba sai tare dashi suke cin abincin....bilkisu na nan kwance a parlourn tanata sak'e sak'e yah Abdul ya shigo da sallama"kallo d'aya ta masa ta fahimci yana cikin damuwa"tashi zaune tayi ta amsa sallamar sa tana masa sannu da zuwa"ya amsa ya zauna agefenta yana kallon basket d'in datake shirya musu abinci aciki"ita kuma ta tashi da sauri ta kamishi ruwa guda 2"bema bari ta zuba acup ba ya amsa yasha sbd kishin dake damunsa"itadai tana tsaye"my billy zoki zauna kinji?"ina fatan ban miki laifi ba sbd na jima ban dawo ba?"zama tayi kanta ak'asa hawaye taf a Idonta"hannunta guda yakama yamatso da ita jikinsa"Ahankali yace"kiyi hak'uri bilkisu !wlh banaso na dawo miki hannu biyu ne"karkiyi kuka kinji?"yafad'a yana d'ago kanta...rungumesa tayi ta fashe da kuka mai cin rai"gabansa na fad'uwa yad'agota da sauri"cikin sark'ewar murya yana fad'in menene bilkisu?"ko goggo ta miki wani abu ne da baninan?"dan Allah kisanarmun damuwarki kinji?"yah Abdul ni bbu abinda akamun kawai ina kukan tausayin mune"tabbas bilkisu wani abu yafaru"baki tab'a mun kuka irin wannan ba"yafad'a yana d'ago fuskarta yasaka dogayen yatsun hannunsa yana goge mata hawayenta"kafin yace"nasan k'ilan akan ankone goggo ta fad'i wani abu marar dad'i ko?"bbu komai billy nah Allah yana tare damu"banaso naga hawaye na zuba a wannan kyakykyawar fuskar taki"ban bar miki komai ba bilkisu amma gashi naga alamar kinyi girki ko?"eh nayi, kaifa naketa jira kazo muci abinci nasan kana jin yunwa"ko break d'in safe nika barmawa nayi kai bakayiba"d'an murmushi yayi yace"idan kinci kamar nine naci bilkisu "Allah yayi miki albarka yabani ikon faranta miki"wato danace karkiyi wankin nan saida kikayi ko billy nah?"yafad'a yana jan hancinta"tayi d'an murmushi tace"nifa idan banyi aikiba bana jin dad'i yah Abdul"amma my billy yanzunfa kin fara yin nauyi"yaka mata ki dinga hutawa tunda dai gani"yafad'a yana shafa cikin nata"itadai tayi lamo ajikinsa"Ahankali yace"to sakko muci abincin sai nayi wankan" wacce zata bani kud'in tace mun anjima in sha Allah zata turomun ta acc nawa"Allah yakaimu anjiman"Ameen"yafad'a suna sakkowa k'asa kan carpet ta bud'e komai tafara k'ok'arin zuba musu"yana kallon abincin yace"my billy baki fa sanarmun yanda kikayi girkin nan ba"bayan nasan ko gas bamudashi?"yah Abdul inafa sana'a kasani kuma?"tafad'a cikin shagwab'a"hakane my billy"amma nafiso alkharin dakike samu ki adana abinki shi zaifi"ni kuma irin wannan hidimar tana awuyana"amma kinyi k'ok'ari billy nah"banida bakin dazan gode miki"fatana Allah yasa kar wasu su zugemun ke"bana fatan nakasance mai d'aukar zugar wani balle ace zugar kuma akankane yah Abdul"ni abinda nasani duk wani abu nawa nakane"kaima naka nawane"hakane my billy"wannan shine SO na gsky"yafad'a yana matsowa gefenta suka fara cin abincin yana rik'e da hannun ta guda acikin nasa har suka gama"bayan sun gama atare suka shiga wanka"bayan sun fito yatafi masjeed"bilkisu tayi sallarta tana azkhar yashigo cikin bed room d'in"amsa sallamar sa tayi tana fatan Allah yasa ba wata buk'ata yake da itaba"aikuwa bata gama wannan tunanin ba yah Abdul daya zare jallabiyan jikinsa yace"my billy Ayi agama azkhar d'in azo asallami bawan Allah"shiru kawai tayi kanta ak'asa"yadubeta cike da tausayawa"yasan tana k'ok'ari duk idan yakirata shimfid'arsa"amma bbu yadda zaiyi"Allah yayishi ajinsin maza masu yawon buk'ata"kuma baya fatan ko anan gaba ya auro wata"shiyasa yakeso billy ta saba"amma yaga har yanzun tak'i ta saban"tashi tsaye tayi ta ninke hijab d'in data cire da abin sallar ta adana"ta nufo gefen bed d'in"tak'i yarda ta kallesa sbd jikinta yabata kallonta yakeyi"my billy kin gaji ko?"muyi kwanciyar mu kawai dama tsokanarki nakeyi ashe ke ragguwa ce?"d'an murmushi tayi ta kwanta agefensa"tasan ba wani wasan dayakeyi"yadai fad'i haka ne sbd yana tausaya mata"amma muryarsa da yanayinsa tasan abuk'ace yake da ita.....wani irin nishi yasaki sbd jin hannun bilkisu awata jihar"dg nan komai yaci gaba da wakana"sai sabbatun yah Abdul ke tashi ad'akin"ahaka sukaji mahaukacin knocking"wanda sun san ko ba'a tambaya ba tabbas goggo ce"yah Abdul be fasa abinda yayi niyaba"saida yasamu nutsuwa sannan yad'auki bilkisu suka wuce bath room"saida tayi sit bath"dan ita yanzun any time tana ajiye ruwan zafi sbd yin sit bath"gab da magrib suka fito"yah Abdul ya shirya cikin jallabiya milk colour"yana kallon bilkisu dake k'ok'arin tayar da sallah yace"my billy sai bayan isha'i zan dawo"nidai karka wuce 8 ,idan ka wuce zakaga dogon kira"ai wayar anan ma zan bar miki ita billy nah"kawai dai ki mun addu'a kinji?"zan maka yah Abdul"dama ina maka zan k'ara ne"hakane nasani billy nah"saina dawo ko?Allah yatsare"to baki kalleniba"kuma bakimun murmushin kiba"yafad'a kamar wani k'aramin yaro yyi tsaye yak'i tafiya"murmushi ta saki tana kallonsa"shima ya kalletan yafita"ta lumshe idanuwanta tana jin son sa da kishinsa na bin ko ina na jikinta..... yana fitowa tsakar gidan yaga goggo tsaye bakin k'ofar fita dg gidan"fuskarta bbu alamar rahama aciki"gabansa yafad'i yasan tabbas shi take jira"kansa ak'asa yace"goggo bar....saurin dakatar dashi tayi gun fad'in"karka mun maganar banza"sbd bakada mutunci baka san darajata ba"shine kunajin ina buga k'ofa kuka mun banza"kaiga mai mata ko?"inama amfanin irin aurenku na jaraba"abin kunya baka sami wani arzik'i ba bayan auren sai guzurin ciki"ita kuma dayake ba zuciya ce da itaba baka iya mata uwar komai amma tana like dakai a d'aka kuna jaraba"yanzun kiri kiri biki saura kwana 7 amma baka siya mata anko ba"sai kace talaucin duniya akanku yak'are"shiru yah Abdul yayi sai yanzun ya fahimci dalilin daya saka d'azun bilynshi tamishi kuka"tabbas yasan maganarce zata mata"kiyi hak'uri goggo in sha Allah yau baza'a kwanaba zanje shagon da ake siyarwa zan siya mata"sannan dan Allah goggo duk wani fad'a kimun amma karkiyiwa bilkisu"banaso mutuncinki yazube a idon.....oh ashe k'arata takai maka?"ah ah ni bata tab'a fad'amun zancen waniba"balle kuma ace naki"amma goggo kodan yadda yarinyar nan ke kyautata mani.....dakata kai! kyautatawa dakake mgn kai takeyi mawa baniba"kuma namiji duk uban dayace uba ne zai mutu maraya"bece komaiba yayi gaba sbd karyak'i samun jam'i"kamar yadda yah Abdul sukayi da billy haka yayi"ana idar da Isha'i yanufo gida"sbd beso billy tayi zaman kad'aici"tana zaune kan kujera a parlourn tana kallon hausa firm awayarsa"tana cin yalo"parlourn da haske sosai fanka na aiki"sbd akwai nefa"ahaka yashigo"ta sauka dg kan kujera d'in aguje ta nufesa"tafad'o jikinsa"yana murmushi yarungumeta yad'agata yana fad'in my billy kin manta da babyn mufa?"gsky ki dena mun guje guje da ajiyata"shikenan bazan koma tar bankaba "nika saukeni"tafad'a tana k'ok'arin k'wacewa dg jikinsa"abin bana fushi bane billyn Abdul"yafad'a yana matseta ajikinsa yanufi kan kujerar da ita"hakan yayi daidai da wayarsa tayi y'ar k'ara alamar shigowar message"bilkisu ya kallah dataketa zillewa ajikinsa murya can k'asa yace"my billy ki nutsu ko kuma yanzun kisha matsa"wannan shure shuren k'afafuwan dakikemun ajiki zaki tsokano fad'an dazai miki wahalar ramawa"da sauri bilkisu ta nutsu"yanata mata dariya ya d'auki wayar"Alhmdllh ! yafad'a sbd ganin 25K ne aka turo masa"my billy kinga ga kud'in nan"masha Allah! Allah yasa rabone" Ameen"kinga bara naje na ciresu na siyo miki atamfar ankon sai muyi siyayyar kayan abinci da sauran"nidai Allah bbu Inda zaka fita yau abarshi sai gobe mana"shikenan Allah yakaimu"yau wata rigima kikeji ko?"uhmm ka tashi muje ciki"kuma ni goyani zakayi Allah"naji bbu komai"dukda yanzun kin fara zama y'ar lukuta"saidai na fiki tsawo ai yarinya...kukan shagwab'a tasaka ita wai da kansa kawai yafita tsawo"yakama dariya yamik'ar da ita tsaye sbd su gwada tsawon"sai tayi d'agal d'in k'afa"hmm my billy dukda kinyi d'agal Allah baki kawo wuyana ba"tsawonki iya kafad'ata ne"kukan shagwab'a tasaka"yana murmushi yad'auketa suka nufi d'akin baccin su..... bayan sun gama sallar asuba suka koma bacci"acikin baccin sukaji ana bugun gida"yah Abdul yajanye billy dake bacci dg jikinsa"rik'e hannun sa tayi ta koma mak'ale masa"shafa kanta yayi yana d'an sakin murmushi yace"my billy acikin 2days d'in nan kin koyi rigima ko?"naji anata bugun gida ne"duka 6:35 am"Allah yasa lafiya"shine zanje nagani"bilkisu batayi mgn ba ta janye jikinta dg nasa taci gaba da baccinta"shi kuma yazura jallabiya ajikinsa yafito tsakar gidan"yasamu goggo har taje ta bud'e gidan"muryarta yaji asoro tana salati"hakan yasa ya nufi soron da sauri"nura ne da police guda 2 suna tsaye asoron"nura na ganin yah Abdul yace"kun ganshi nan officer"shine mai shagon?"gaban yah Abdul yafad'i"amma dayake damijin duniyane be nuna hakaba"saima d'aure fuska yayi yace"nura lafiya zakazo mana gida da police da sassafe haka??"nura yakallesa ido cikin ido yace"tun jiya aka kirani wajen k'arfe 3 nadare wai b'arayi sun balle shagon mu sunyi sata"da asuba naje na duba"bbu wani ballewar da akayi da key aka bud'e"bbu kekunana guda 2 danaka guda"amanata zakaci Abdul?"bayan nasan kaine kawai keda key d'in shagon nan"shine zaka had'a baki da b'arayi asacemun kekunana danake neman abinci dasu?? wlh bazan yardaba"koka fitomun da hakk'ina ko kuma kotu zata rabamu dakai......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .........kallon bakada hankali yah Abdul ke jifar nura dashi yana jin damuwar sace masa abin sana'a aransa"to yayi sana'ar dame ayanzun ?"yatambayi kansa yana gimtae fuskarsa yadubi police d'in yana fad'in meye ma'anar zuwanka dasu anan?"goggo dake salati tana gwalo ido waje tace"tayani tambaya Abdul"wane irin wulak'anci ne wannan?"kai baka san k'addaraba ne"?ah ah baba akan hakk'ina nake mgn"wallahil Azeem sai an biyani ko kuma ran kowa yab'aci"cewar nura cikin izgili yana hura hanci"yyinda yah Abdul ke binsa da wani irin mugun kallo yana huci yanufesa yana fad'in ka isa ina tsaye ka maidawa mahaifiyata mgn har muhallinta"yafad'a yana fisgo nura yabashi wasu kyawawan punches guda 2"yasaki ihun azaba"polices d'in suka daka musu tsawa suna k'ok'arin rik'e yah Abdul guda na fad'in"zamu cika tara na d'aukar hukunci a hannunka bayan kana gaban hukuma"azuciye yah Abdul yace"ina hukumar take?muna dai hukuma"indai ku masu adalcine miye amfanin ku yarda da abinda yafad'a bayan baku gani da ido ba??"dani dashi duk ammana sata"sbd haka ni bbu abinda zan biya abarni naji da radad'in d'aukemun nawa keken da akayi mana"yafad'a yana hankad'a nura"police d'in suka rikesa"goggo dake tsaye tana kallonsu"dukda ba wani son yah Abdul takeyiba amma yadda yanuna tanada mahinmanci taji dad'i aranta"kuma taji zafin abinda aka masa"tana kallon nura tace"kana nufin dashi zasu tafi kome dazasu rik'esa?"Eh baba police station zamuje dashi"dan wlh sai an biyani"lallai ka cika butulu yaron nan"in bacin wulak'anci da rainin wayo"zakazo har gida kace atafi dashi sbd kunga yana talaka"idan yanada kud'i akwai shegen daya isa yazo har nan yatafi dashi"ah ah mama abin baikai hakaba"mudai munayin komai ne abakin aikin mu"cewar police guda"yah Abdul afusace ya fisge jikinsa yana fad'in goggo muje ciki"police station zan bisu ai akan gsky ta nake"bbu Inda zakaje gsky, tafiya zamuyi dakai"bbu wani mahaluk'in daya isa ya hanani nashiga ciki nayi mgn da iyalina"yana fad'in hakan yajuya yyi cikin gidan"goggo ta biyosa tanata zage zage da fad'in Inda yanadashi akwai ubanda ya isa yazo yace zai tafi dashi station kamar yayi sata"meenah ta fito tana tambayar goggo ba'asin meke faruwa??"yyinda yah Abdul yawuce d'aki...bilkisu tun bayan fitarsa kawai tafara jin fad'uwar gaba"hakan yasa ta tashi zaune da sauri taji batama jin baccin"tana anan zaune taji muryar fad'an goggo"gabanta yakoma fad'uwa"ta tashi ta nufo parlourn"hakan yayi daidai da shigowar yah Abdul"had'a ido sukayi dashi ta kallesa"ta hango damuwa acikin k'wayar idonsa"dukda yayi k'ok'arin yab'oye mata"nufosa tayi batayi mgn ba"yabud'e mata hannayensa tazo tafad'a jikinsa"muryarta na rawa tace"yaya Abdul meya faru??"my billy hak'uri zamuyi mukuma godema Allah"ran daya bamu da lafiya shima abin gode masa ne"kowa da irin tashi kalar jarabawa aduniya"komai damuwar danake ciki idan natuna dake ko naganki nakanji farin ciki bilkisu......kaf yasanar mata abinda ke faruwa"kuka ta fashe dashi tana fad'in wannan wane irin rashin adalcine da rainin wayo"bbu Inda zasu tafi dakai Allah "kiyi hak'uri bilkisu na tafin"danaje akayi mgn zan dawo nazo mu zauna tare ko?"ki dena wannan kukan kinji ko?"yafad'a cikin raunin zuciya yana share mata hawayenta"yad'auketa suka koma ciki"amma bilkisu bata dena kukan ba"kan cinyarsa ya zaunar da ita ya d'auki wayarsa yafara k'ok'arin kiran layin musa....musa na d'aga kiran ko gaisawa basuyiba Abdul yasanar masa komai....yana jin musa na salati"bece komaiba yakashe wayar"yad'ago kan bilkisu yana k'ok'arin mata mgn yaji ana dukan k'ofar"janyeta dg jikinsa yayi yafita"ita kuma tasako hijab asaman rigar baccin dake jikinta ta fito tsakar gidan"goggo na tsaye meenah na gefe tana kuka"polices d'in da nura na tsaye suna fad'in yah Abdul yabisu kosu d'aura masa ankwa"bece komaiba idanuwansa jajir yayi waje"bilkisu ta fad'i wajen ta rushe da kuka"goggo ta tab'e baki tace"garama ki hak'ura inzaki hak'ura"ko kukan jini zakiyi ba fasa tafiya dashi matsiyatan zasuyi ba"dama ba abinda ake nuna masa kenan ba"Inda yanada kud'i akwai shegen daya isa yazo har gida yaci zarafin sa haka"amma insha Allah ubangiji zai bi masa hakk'insa"meenah na kuka tazo ta tayar da bilkisu ta nufi cikin parlourn ta da ita.....suna shiga suka zauna"Ahankali meenah tace"bazan gaji da fad'a miki kiyi hak'uri ba" in sha Allah Anty billy wata ran zaku dara keda yaya"sai wanda Allah keso da rahama yake jarabta"ayanzun yah Abdul na buk'atar addu'a agareki"itama goggo zan lallab'a ta"ita wannan rayuwar dakike gani idan Allah yayika talaka sai hak'uri"sannan k'iri k'iri zakayiwa mutum rana yamaka dare"nura yayi bultuci wa yah Abdul yakuma ci amanarsa"amma in sha Allah shine da nassara"bilkisu na share hawayenta tace"in sha Allah meenah"dan Allah ki sanya goggo ta masa addu'a"nima zan kai kukana awajen Allah"to shikenan Allah yashige mana gaba..... Alh duniya da jidda suna fita"kai shaye can bayan gidan suka nufa"anan had'add'en part nasa yake"wani parlour na alfarma suka shiga"ko ina k'al"kujeru da carpet da labulaye da dining table duk coffee brown ne aciki"jidda tasaki baki tanata kalle kalle"up stairs yanufa"tabi bayansa"aranta tana ganin ko matar governor bazata mata izzar tafita agidan aure ba.....da sauri ta maida hankalinta a inda ta gansu tana k'arewa room d'in kallo"sbd motsin mutane data ji"gabanta yafad'i sbd ganin maza guda 5 da sukayi zaune suna kallonsu"Alh duniya yakama hannunta suka zauna gefen wani bed"yyinda mazan ke zaune kan kujera"duk yawancinsu manyan Alhazai ne"Alh duniya na wani irin murmushi ya kalli jidda yana fad'in kamar yadda kikaga wad'annan mutanan"to abokan kasuwanci nane na k'ungiyyarmu...wace irin k'ungiyya kuma?"jidda ta tamabaya da mamaki"had'e rai yayi yace"kinga bana son yawan tambaya"haka tsarin k'ungiyyar yake duk wanda yayi aure zaizo da matar y'an k'ungiyyar su su ganta suji dad'i da ita"gsky nifa ban gane Inda ka dosa ba"tsaki yaja yace"karki gane mana"kinsan dai a yawon barikinki na had'u dake"sbd haka ba wani iyayin daza kimun"ko y'ar asali mai tarbiyya na aura dole tayi yadda nakeso balle ke karuwa"su 5 d'in nan kowa zai kwanta dake sannan ni naci gaba da mu'amala dake"haka kowa keyi idan yayi aure"baki kuma isa ki musa ba"sbd karki manta kamar siyanki nayi"na miki facaka da dukiyata haka kema yazama dole kimun yadda nakeso ta k'arfi kota arzik'i"mekake nufi da fad'in hakan??"dama kanada wani b'oyayyan hali amma baka sanar mun ba?"to ai yau gashi zaki gani da idonki"ko waccen matar dana aura kafin ke haka itama akayi"sauran matana 2 kuwa guarantee ne awajena sbd da talaucina suka aureni badan dukiyaba"jidda na k'ok'arin mgn Alh murtala ya mik'e tsaye yana fad'in gsky dani yaka mata afara"dan da alama babyn zazzaface"yafad'a yana nufo jidda dake zaune gefen Alh duniya"da sauri tayi k'ok'arin tashi"Alh duniya yarik'eta gam yana dariyar mugunta yace"ki tsaya kiji dadinki basai an miki dole ba"kuka jidda ta fashe dashi tana fad'in abinda zaka sakamun dashi kenan Alh?"dg zuwana gidanka na tarar da haka?"k'warai kuwa ni ban saka miki da wani abu marar kyau ba"saidai idan kin bujuremun zan saka miki da marar kyau d'in"amma baka sanar mun takardar d'an majalissa kake ba?"eh mana"kuma babu abinda zai fasu"na aurekine da manufa biyu"ta farko sbd in dinga fita dake taro"na biyu kuma anan gaba zakigani....ihu tasaki tana tura Alh murtala dake k'ok'arin d'aukarta"abin mamaki sauran mazan suma sukayo gadan gadan wajenta"Alh duniya na dariyar mugunta yabar d'akin"jidda naji nagani suka yaga mata kaya"tambar ba musulmai ba haka suka tube agabanta"wannan yayi yabama wannan su biyar"suka mata kaca kaca suka barta kwance agalabaice..... Ab'angaren su yah Abdul kuwa" suna isowa police station d'in aka rufesa a cell acewar sai wani acikin magabacinsa yazo"ransa yab'aci sosai"ya yarda tabbas wannan zamanin talaka na cikin wani hali"befi 30 minit acikin cell d'in ba musa ya iso"kai tsaye da dpo yayi mgn wanda case d'in yake a hannunsa"bayan sun gama mgn musa yanufi wajen yah Abdul"tsaye yyi dg waje shi kuma yana ciki"idanuwansa jajir ya kalli musa yace"wlh had'uwarmu da nura bazaiyi kyauba musa"nidai yayiwa bultulci ko?"wannan dalilin yasaka tun time d'in dakaso kawoshi shagon yasaka ban baka goyon baya ba"amma da naga kana ganin nayi hakane sbd shagon yana na Abba sai kawai na barka ka kawoshi"abinda mukayi mgn dasu yanxun"sunce ke kunan duka biyun dubu d'ari buyu da hamsin ne"kuma dole ka biya"na bud'e wuta akan ba'a haka"amatsayinsu na hukuma yaka mata suyi bincike mana"sun nuna ai nura ba haya yakeyiba kyauta kasashi"Inda haya yakeyi bazaima saka hukuma a case d'in ba"amma kawoshi dakayi yana nuna kanada manufar cutar dashi"sbd haka dole ka biyashi sannan asakeka"ko kuma idan baka biya ba zasu tuhumeka da duka aji ina kakai kekuna"ni kuma na nuna musu karma suyi kuskuran tab'a lafiyarka"dan wlh ba sauk'in zuciyane dakaiba komai zai iya faruwa"ajiyar zuciya yah Abdul yasaki yace"dama baka fad'a musu haka ba suzo su kwatanta mana"wlh nabar mutum kwance"ni yanzun damuwata musa bilkisu! ban bar mata komai ba"dama 25k ne dani kaf na mallaka aduniya"inada niyar yau da safe namana siyayya shine wannan abun yafaru"yak'are maganar cikin damuwa...ajiyar zuciya musa yasaki kafin yace"Abdul hak'uri zakayi da kaddarar ka"shi mak'iyinka baka biye masa kayi fito na fito dashi"ah ah ka barshi kana zaune Allah zai d'auka kaka shi yana k'asa dakai"tuni na fahimci nura na maka hassada"ka barshi da halinshi kawai in sha Allah YAU DA GOBE zatayi aiki akansa A"kud'i 200k akace dg yau zuwa gobe akawo"shima dan na nace acewar ba duka zamu biya ba"cike da damuwa yah abdul yace"musa ina naga dubu d'ari buyu yanzun?"bayan nagaya maka 25 ne dani aduniya"bbu komai Abdul idan Allah yayi makaho shine ke masa d'an jagora"zanje nasanarwa bilkisu da goggo"nima zanje nasanarwa Abba"abinda yasamu zamu had'a a amsoka karka damu"wasu hawaye masu zafi suka wanke masa fuska"cikin wani yanayi yace"musa bazan tab'a mantawa da halaccinkaba arayuwata"abaya ka fad'amun wata ran saina maka godiya sbd k'warin gwiwar daka bani na auri bilkisu"gashi ranar yazo!musa bilkisu bangoce arayuwata"zan iya fansar da raina akanta"ada shirme nayi da jidda ba soyayya ba"ainahin soyayyata tana atare da bilkisu"tabbas musa Inda jidda ce na aura wlh tafiyarmu bazatayi nisa da itaba"dan Allah ka rarrasheta kar tayi kuka"kuma kafad'a ma meenah tabata abinci dan Allah"musa na k'ok'arin mgn wani police yazo yana fad'in time d'in da aka baka ya wuce harka k'ara 3 minit"musa beyi mgn ba yatafi"shi kansa yanayin dayake jinsa aciki kamar yayi kuka"kai tsaye gida yakoma yayi wanka ya shirya"bayan yasanarwa hafsat halin da ake ciki"yaje gun mahaifinsa Alh bashir yasanar masa"atake Abban yabada dubu 20 yace"gashinan nasa ak'ara da abinda yasamu"bayan musa ya amshi kud'in yakira hafsat yasanar mata ta zuba abinci zaizo ya amsa"koda ya iso gidan bai sanar mata Inda zai kai abincin ba"kawai dai ya amsa"yafita ya hau mashin nashi yanufi gidan goggo.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba" ........musa yana isowa yayi parking mashin nasa a soro ya wuce ciki yana shiga da sallama...meenah ce atsakar gidan"goggo na ciki da bak'i"bilkisu na d'aki"meenah ta amsa sallamar sa fuska asake tana fad'in yaya musa ina wuni?"lfy qlau meenah"goggon na ciki?"Eh tayi bak'i ne"okay bilkisu fa? Itama tana ciki bara na mata mgn"ta fad'a tana tasowa ta wuce parlourn bilkisu ta shiga da sallama"tana zaune kan kujera da hijab ajikinta"tun bayan tayi sallah da addu'o inta bata cireba tanata lazimi"idanuwanta sunji jajir sun kumbura sbd kukan data sha"dan tun dataga awa guda yacika yah Abdul be dawoba hankalinta yakoma tashi"kuma har yanzun bataci komai ba sai ruwa kawai take sha...tayi tagumi tana tuna firansu da yah Abdul jiya kafin suyi bacci.... Anty bilkisu! da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido da meenah"d'an murmushin yak'e tayi"cike da tausayawa meenah tace" "sannu Anty billy"dama yaya musa ne yazo zakuyi mgn dashi"to shikenan yashigo"cewar bilkisu tana tashi dg Inda take zaune ta koma kan 2 seeter"meenah ta fita bbu jumawa musa yayi sallama yana rik'e da kwandon abinci a hannunsa"kanta ak'asa ta amsa tana share hawayenta"ya zauna bayan ya ajiye basket d'in"sannu da zuwa baban khadija! yauwa bilkisu"ina wuni?"lafiya qlau"ya kuma mukaji da wannan al'amari?"kanta ak'asa tace"Alhmdllh! kiyi hak'uri bilkisu dan Allah"nutsuwar ki itace ta abokina" in sha Allah nan gaba kad'an zaku dara"ina jin hakan ajikina"duk wanda kikaga yasamu saida yasha wahala"nasan kina hak'uri amma ki k'ara"addu'a shine yaka mata ki masa ba kuka ko nuna damuwa ba"shikansa ayanzun bata kansa yakeyiba"zancen ki kawaine aransa bilkisu"yasanar mun na fad'a miki ki dena kuka"idan kikayi zaiji hakan ajikinsa...dan Allah yaushe zai dawo to? Ta katsesa cikin muryar kuka"gsky bilkisu bazan iya ganewa ba"ko yanzun haka dai danaje mukayi mgn da dpo ance sai an biya 200k za'a sakosa"shine nake so mu gani ko Allah yasa a had'a acikin kwana 2"dama nazo ka miki sak'o inji mai gidan"sannan zan yi mgn da goggo nasanar mata halin da ake ciki"200k na meye kuma?"kud'in ke kunan nura ne"ada 250k akace dg baya dai aka dawo 200k d'in"wai yanzun idan ba'a biyaba bazasu sakesaba?"hakane bilkisu"kuka tafashe dashi marar sauti tana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un! wane irin zakincine wannan?"kiyi hak'uri kinji?"Allah yana tare daku"ga wannan yace kici karki zauna da yunwa"baban khadija wannan ai abincin gidanka ne"kuma ai munada abinci"dan Allah ba rainawa nayiba akoma dashi"bilkisu kenan! tsakanina da Abdul bbu b'oye b'oye"naji dad'i dakika kasance matar rufin asiri"munyi mgn yasanar mun bebar miki komai ba"shiyasa nakawo"hakane nagode sosai da karamcin abota daka nuna"amma dukda haka dan Allah kadena kawowa anan akwai y'ar sana'a danakeyi abinda zanci bazai gagaraba"karki damu bilkisu nida Abdul tamkar uwa d'aya uba d'aya haka na d'aukesa"bara naje muyi mgn da goggo d'in"yafad'a yana mik'ewa tsaye ya fita"bilkisu taja ajiyar zuciya tana share hawayenta"tana jin fad'uwar gaba na zuwan musa wajen goggo"dan batada tabbacin zata iya bada wani abu a amsoshi..... Anutse musa yayi sallama a parlourn goggo"atime d'in bak'uwar tama tafi"fuska bbu yabo bbu fallasa goggo dake zaune kan kujera ta amsa"har k'asa yaduk'a yagaisheta"ta amsa tana d'aure fuska "kansa ak'asa yana k'ok'arin mgn....goggo ta tab'e baki tana fad'in nasan akan Abdul ne kazo ko?"hakan kuma be dameniba"hidima nakeyi na bikin kabeer"ada danake nuna masa yayi zuciya yanemi kud'i"ai ganin laifina akeyi ana ganin ina matsa masa ko?"to gashi anzo har gida an masa irin wannan cin mutuncin"mi gari ya waya anan??Allah dai yatsinewa wannan yaro nura albarka"ajiyar zuciya musa yasaki yace"hak'uri zakiyi goggo"hannunka be rub'ewa ka yanke ka yar.....yamata bayani kan komai"yyi shiru sbd yaji me zatace?"ba shakka! to bari kaji ,ni bazan wahalar da kaina ba sbd shi"idan kabir yazo zan masa mgn naji ko akwai abinda zai bayar"to shikenan goggo ni zan koma"to ka gaida gida"dga haka musa yafito dg cikin parlourn"bilkisu na tsaye bakin k'ofar d'akinta da alama shitake jira"yanayin yadda taga fuskar musa ta tabbatar bbu wani abu mai dad'i dayaji dg bakin goggo"gashi dan Allah ka wuce dashi nagode sosai"yana d'an murmushi ya amshi basket d'in"bilkisu tayi saurin cewa zaka koma gunsane?"kinada sak'one?"Eh dan Allah"okay ina jinki?"kanta ak'asa tace"dan Allah ka fad'a masa idan yabani izini anjima da marece zanje gidanmu nadawo"to shikenan dg nan can zanje"idan ya amince zan saka hafsat ta kiraki"nagode sosai Allah yasaka maka da alkhari"musa ya amsa da Ameen yafita cike da mamakin goggo wace irin UWACE?"bayan fitarsa bilkisu ta koma ciki tana jiyo goggo na zagin meenah sbd da alama meenah ta lab'e taji tattaunawarsu da musa"girgiza kanta kawai bilkisu tayi ta zuba abinci rabin plate taci badan tana soba sai dan sbd yunwa"aranta tana tunanin me yaya Abdul yaci to?"ko spoon 3 batayiba ta ajiye abincin"sbd aganinta batayi adalciba idan taci abinci shibai ciba"tana anan zaune meenah ta shigo cikin parlourn hannunta rik'e da cup cike da fura da mamma"Anty billy baki iya cin abincin ne?"tafad'a tana kallon plate d'in abincin"bazan iya ciba meenah bayan nasan yah Abdul beciba shima"wayyo Allah"SO na gsky kenan Anty billy" ga wannan kisha tunda bazaki iya cin abinciba"bbu musu ta amsa ta kafa kanta tana rintse idanuwanta ta shanye tas"kafin ta bata cup d'in tana mata godiya....bayan meenah ta fita dg cikin d'akin"bilkisu ta tashi cike da damuwa tasaka sakata ta rufe k'ofar net d'in ta wuce ciki sbd tayi wanka"wayar yah Abdul dake kan mirror ta d'auka ta latsa"pics nasu ita dashi ya bayyana kan screen d'in wayar"wanda billy na zaune samqn cinyarsa,shi kuma ya rungumeta ta baya yazure kansa agefen wuyanta"tana murmushi"shi kuma yana dariya har dimple nashi yalotsa"ahaka yamusu pic d'in selfie"hawaye masu zafi suka zubo mata"ta ajiye wayar tarage kayan jikin ta"sannan ta wuce toilet"cikin minti 45 bilkisu tayi wanka da sallar la'asar"ta shirya cikin sabon d'inki"riga da zani na atamfa"ko powder bata shafaba"amma tayi kyau kuma dukda cikin yafara fitowa batayi duhu ba"wayarta taji tana ringing"hakan yasa ta fita parlourn"da sauri ta d'aga sbd ganin hafsat ce"bayan sun gama gaisawa"ta mata jajen abinda yafaru"kafin tasanar mata yaya Abdul yabata izinin fita"bayan sun gama wayar ta koma ciki ta d'aura d'an kwali tasaka hijab iya gwiwa irin colour d'in atamfar ta fito rik'e da wayarta tasaka plate shoes"d'akin ta rufe tana tafiya anutse"wanda duk ya kalleta sai yasan tanada juna biyu"sallama tayi a parlourn goggo"goggo ta had'a rai ta amsa tana kallonta"kanta ak'asa tace"dama zanje gida nadawo ne"tofa ! da izinin Abdul d'in zakije ko kuwa kin gaji da zaman fatara zakije gida"ran bilkisu na zafi tace"ah ah yasani ai"ta ina yasani shida ke can atsare?"musa nasanar mawa yafad'a masa"tab'e baki goggo tayi ta maida hankalinta wajen tv"bilkisu ta girgiza kanta ta fito dg cikin parlourn ta fice dg gidan"acikin mintina 20 ta iso gidansu"ummi na tsakar gidan tana girkin tuwon dare"ta d'ago kanta tana amsa sallamar bilkisun"d'an murmushi tasaki tana kallon ta"atake taga cikin dake jikin bilkisun"saidai yanayin yadda taga fuskarta bbu walwala tasan tanada damuwa"bilkisu kece tafe da marece haka?"Eh ummi"ta fad'a tana k'ok'arin zama kan tabarmar dake a shimfid'e"idanuwanta cike da k'wallah"ummi tazo ta zauna agefenta tana kallon ta tace"lafiya dai bilkisu?ina fatan ba fad'a kukayi da Abdul d'in ba!"hawayen datake b'oyewa suka zubo mats ta fashe da kuka tana sanar mata abinda yafaru"salati ummi tayi tana cewa Allah yafidda sa"hak'uri zakiyi bilkisu ki masa addu'a kinji?"amma ummi ni kud'in daza'a karb'osa fa?"mahaifiyarsa nasan bazata bayar da komai ba sbd kinga hidima sukeyi saura kwana5 bikin k'aninsa"ni bansan yadda za'a yiba"kuma wlh ummi beda kud'i"yana k'ok'arin yin duk wata hidima ta cikin gidan"to bilkisu muma dai kinsan lallab'awa mukeyi da rayuwa"gashi mlm jiya yaje yayi sari"dako yaya anan ansamu wani abu dg nan"ni kuma kinga sabuwar freezer can da Ana's yacika mun na siya kwana 2 da suka wuce"bilkisu na share hawayenta tace"dan Allah ummi ina neman shawara agunki"to ina jinki bilkisu"dan Allah ummi inaso na siyar da kujeruna a amsoshi da kud'in"wata ran idan mun samu hali saina canza wasu"ajiyar zuciya ummi tasaki tayi shiru can tace"bazan hanaki niyar alkhari ba bilkisu"saidai inaso kikasance maiyi dan Allah"ma'ana ko a gaba karkiyi gori"in har kayi dan Allah ka kuma kyautata tofa Allah shine zai baka sakamako mai kyau"jikina yabani tabbas akwai y'ar matsalar dakike b'oyemun bilkisu "wacce ta shafi cikin gidan naku"iya sanina koma hidimar me akeyi gudan mutum ya wuce wasa"ba fata nayiba in garkuwa akayi dashi ,sai suce danginsa bazasu biya am soshiba??"bazan zurfafa bincike ba"Allah yayi miki albarka bilkisu yabaki ladar niya"ko mlm bazan sanar mawa ba"idan Allah ya saukeki lafiya zanyi k'ok'ari nida Ana's musiya miki wasu bama sai shi Abdul d'in yasiya miki ba"to shikenan ummi nagode sosai"karki damu ki koma gidan washe gari in Allah yakaimu" zan turo d'ahara dillaliya tazo da wacce zata siya" sai muyi waya naji wane irin saye za'a musu"dato bilkisu ta amsa"tanajin hankalinta yafara kwanciya"tana anan ta kamama ummi aikin"aka zuba mata tuwon akula khalifa ya d'aukar mata"har bakin k'ofar gidan goggo yarakota anata kiran sallar magrib sannan yatafi bilkisu ta wuce ciki"goggo na duk'e tana alwalah itada meenah"bilkisu ta shigo ta musu sallama ta wuce bakin k'ofar d'akin ta ta bud'e ta shiga"bayan ta cire hijab d'in jikinta taje toilet tayi alwalah tazo ta kabbara sallar magrib"tana anan akayi isha'i"bayan ta gama taci abincin ta watsa ruwa"saidai koda ta kwanta kasa bacci tayi"tasaba itada yah Abdul sai sukai 11 ko wuce haka suke bacci"dan dama yawanci da dare sunfi samun sakewa ita dashi agidan"sbd idan da ranane goggo zata yita kiransa"tasaba wani time d'in har tausa yake mata tayi bacci"sannan shima zaiyi baccin"bayan sunsha firansu ta soyayya"ko kuma bayan sun gama sex sannan su kwanta"amma ayau bilkisu bbu wannan damar yin hakan"har kuka tayi"ganin damuwar tayi mata yawa yasaka ta tafi tayi alwalah tazo ta kabbara sallar nafila"bata san adadin ko raka'a nawa tayiba"tanata addu'a bacci b'arawo yasaceta....washe gari ✍️ Wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba kokika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........Washe gari da misalin k'arfe 10:25 am billy ce zaune a parlourn bayan ta gama gyarashi"ruwan lipton ne kawai acikin ta sbd damuwa bata barinta taci wani abu"ta shirya cikin jallabiya bak'a"dg jiya zuwa yau"anata shigowa siyan ruwa da k'ank'arar kwarbebe amma sai tace musu" babu sbd tana cikin wannan yanayin ina ita ina yin wani abun sana'a"tayi tagumi tana tuno yah Abdul data kwana 1 bata ganshi ba"ahaka tajiyo sallamar d'ahara dillaliya da wata mace"hakan yasa ta fito tsakar gidan da sauri"goggo na cikin bed room nata"meenah ce kawai a tsakar gidan"bilkisu ta musu maraba suka wuce parlourn"bayan sun gaisa aka duba kujerun"atake d'ahara dillaliya ta musu kud'i naira dubu d'ari da sittin"kasancewar 200k akayisu"kuma duka watan su 6 kenan"mai siya kuma ta nace 150K zata siya"aka kira ummi aka sanar mata"tace" abama bilkisu wayar"bayan ta amsa ta wuce ciki"sun jima suna mgn"kafin bilkisu ta fito tace"su bayar da kud'in"bbu musu aka k'irga kud'i aka bata"ta bama d'ahara dillaliya 1k sannan suka tafi da niyar da azahar su dawo da mota ad'auki kujeru"bayan tafiyar tasune bilkisu takira hafsat tasanar mata idan musa na nan yazo dan Allah tana son magana dashi"hafsat tasanar mata yafita amma zata kirashi"bayan sunyi sallama bilkisu ta zauna tanajin farin ciki dukda dai tasan kud'in basu kai 200k ba amma in sha Allah tunda akwai kusan 25k a hannunta na ribar sana'arta saita had'a asamu a amsoshi"gaba d'aya murnace aranta "ta tashi ta wuce bed room d'in ta had'a kayansu ita dashi wad'anda zata wanke"Anan tasami wasu kud'i 2600 a aljihunsa na rigar shadda"ajiye kud'in kan mirror tayi ta nufi bayi ta wanke kayan nasu tass"sannan ta fito tsakar gidan tayi shanya"kafin ta tura meenah aka kira mata sadeeq"bayan yazo ta aikesa yayo mata siyayya mai yawa na kayan abinci da cefane"dan takashe kusan 10k"goggo dai na zaune cikin baranda tana kallo"tana tab'e baki"ahaka musa yayi sallama yashigo gidan"goggo ta had'a rai"tana jiran ace da zancen Abdul yazo tayi masa tas shima"da k'yar ta amsa sallamar sa"yaduk'a yagaisheta"bilkisu ta fito ta masa sannu da zuwa tace"ya shigo parlourn"goggo ta tab'e baki tana fad'in kilbibin banza"meenah dai na d'aki bata tankaba"bayan musa ya shigo yazauna suka gaisa"ta tashi ta nufi wajen fridge"a samqn fridge d'in cikin wani kwali ta d'akko kud'in tana murmushi ta ajiye gefensa tace"gashi baban khadija ka k'irga"da mamaki musa ya d'auki kud'in yafara k'irgawa"bayan yagama yad'ago kansa suka had'a ido"tayi saurin sunkuyadda kanta ak'asa"dubu d'ari da hamsin ne cif bilkisu"ina kika samesu??"kanta ak'asa tace"kujeruna na siyar"anjima za'a zo a d'auka"nidai fatana mijina yadawo gida"su kuma sutafi suda Allah"ajiyar zuciya musa yasaki yace"amma bilkisu dawa kikayi shawara game da hakan?"da ummi nah nayi kuma ta goyi bayan hakan"masha Allah! gsky bilkisu kin amsa sunan mace ta gari"kin zamema abokina komai"ina tayashi godiya kafin yazo yayi"ubangiji yasaka miki da alkhairi yabarku tare"tana murmushi ta amsa da Ameen"10k yafidda yace"ga wannan ki barsu a hannunki bilkisu"dama awajena "40k ne alhajinmu yabada 20k ni kuma na bada 20k"naso ace 50k na bayar wlh"to kinsan nayi hidimar haihuwa"kuma Abdul yace"ki bada ATM card nashi yanada 25k a acc nashi zan cire 20k"kinga aguna 60k kenan"sai ahad'a da wannan 140k d'in su tashi 200k kenan"su 10k d'in nan ki barsu agunki bilkisu"to shikenan mungode sosai" kaima Allah yasaka maka da alkhairi"ya amsa da Ameen"billy ta wuce ciki da sauran kud'in taje ta had'a da sauran kud'in ta ta adana"sannan ta d'akko ATM card nashi ta fito ta rusuna ta bashi ya amsa sukayi sallama"yana fitowa yasami goggo tsaye"bece komai ba saidai yafahimci lab'e kenan goggo ta musu?"ya tambayi kansa "sai anjima kawai yafad'a yana sqka takalminsa yafita"goggo ta tab'e baki tana yaye labulen d'akin ta lek'a kanta"suka had'a ido da bilkisu dake zaune"shiru kawai billy tayi tana jiran me kuma goggo zata fad'a?...ke yanzun sbd rashin sanin ciwon kanki sbd namiji zaki yiwa kanki k'ark'atakaf ?"inkin siyar da kujerun shi Abdul d'in ina yaga kud'in siya miki wasu??"kanta ak'asa tace"nayi dan Allah ne badan yasiyamun ba"ba shakka yayi kyau"dukdai wacce tace namiji ubane zata mutu marainiya"tana fad'in hakan tasaki labulen tayi gaba"billy ta girgiza kanta tana yimata addu'ar shiriya..... kamar yadda aka tsara da bilkisu haka yafaru"ana idar da sallar azahar"akazo aka d'auki kujeru"ta share tayis d'in tas ta goge"dama akwai carpet da welcome carpet"parlourn yayi saura dg carpet sai fridge nata aciki da labulaye"hakan be dametaba burunta mijinta yadawo"tayi shimfid'a ta fara goge musu kayansu ita dashi"sai bayan sallar la'asar ta gama"bayan tayi sallar tana zaune a bed room d'in"wayarta tayi ringing"tana dubawa taga hafsat ce"bayan ta d'aga tayi sallama anutse"musa ya amsa yana fad'in bilkisu ya gidan?"lafiya qlau"masha Allah Abdul naki na gaisheki sosai da sosai "sannan in sha Allah gobe da k'arfe 2 zai dawo gida"abinda yasa yau bazai dawoba dpo baya nan wanda ainahin case d'in yake a wajensa"dato ta amsa badan tasoba sukayi sallama"tsakar gidan ta fita ta shiga kitchen"tafara k'ok'arin yin miya da nufin gobe in sha Allah sai tayi abinci kawai... Afannin yah Abdul kuwa tunda yashiga cell d'in beci duk wani abu nasuba sai ruwa kawai yakesha"time d'in da bilkisu ta aiko musa tambayar sa neman izinin fita"hankalinsa yatashi azatonsa kodai billy gudunsa zatayi itama?"saida musa yanuna masa har yanzun billy kuka takeyi da tambayar yaushe zai dawo?"sannan be sanar masa kalaman goggo ba"sbd aganinsa bbu dad'i"amma ran Abdul d'in yabashi goggo bata fad'i alkhairi ba"dukda musa ya kwantar masa da hankali "bai samu nutsuwa ba sai washe gari bayan yagama sallar azahar"yana zaune a cell d'in da jallabiyar sa dayazo da ita ajikinsa"aka bud'e k'ofar aka masa mgn yanada bak'o"gabansa na fad'uwa yatashi tsaye yamatsa dg wajen karafunan dake zagaye da cell d'in "musa ya iso wajen fuskarsa asake"yah Abdul yasaki ajiyar zuciya sbd ransa yabashi akwai wani abu mai dad'i daya faru"abokina da fatan kana lafiya?"lafiya qlau musa"yaya billy nah take?"ko tana gidan nasu har yanzun?"musa na murmushi yace"dama nasanar maka akwai abinda zai sakq bilkisu taje gidansu"yanzun haka dg gidanku nake.....kaf yasanar masa yadda sukayi da billy"amamakin musa yaga yah Abdul na hawayen farin ciki dana bak'in ciki"(wanda na bak'in cikin mahaifiyarsa da d'an uwansa sun kasa taimakonsa)cikin sabbatu yace"Allah yayi miki albarka bilkisu"hakik'a kin amsa sunan mace ta gari"kece matata aduniya ,hakama alahiri"yah Allah ka bani abinda zan kyautatama bilkisu dashi"musa inason bilkisu! ina son bilkisu!! bilkisu ce komai nawa"zan iya rasa raina akan bilkisu"yafad'a yana share hawayensa"ido cikin ido yace"kaga bilkisu tasharemun hawayen da d'an uwana da mahaifiyata basu sharemun ba musa?"tabbas billy garkuwace *Arayuwar Abdul* dama kasanar mun saina maka godiya na k'arfafa mun gwiwa dakayi na aurenta....musa kai abokine na gari !yadda ka tsaya ka jajirce alamarina kaima Allah yashiga lamarinka yabarmu tare"musa na murmushi yace" Ameen karka damu Abdul"dama Allah baya azama bawa abinda bai iya d'auka"inaji ajikina sai kun zama abun kwatance kaida billy"ayanzun kud'in na badasu cif 200f "sunce gobe da k'arfe 2 zaka koma gida"abinda yasa yau bazaka jeba dpo benan kuma sai yayi signing za'a sallameka..zanzo na d'auke ka in sha Allah goben" to shikenan musa Allah yakaimu"kacewa billy nah ina gaidata kuma ina sonta!yafad'a yana murmushi"yana tuna baby face nata"musa na murmushi yace"ah ah abokina wannan aiken yafi k'arfin zuwana"idan kazo ka fad'a mata"nasan ayau tayi zaton zaka dawo amma zan mata bayani ta wayar hafsat"to shikenan zatayi mafarkina nasani ai yafad'a yana murmushi"musa yace"kayi rama da duhu abokina"ba doleba tunda jiya da yau banyi wankaba"bakuma cin kazamataccen abincinsu nakeyi ba"yafad'a yana yatsina fuska"hakane kam time yayi bara naje"to shikenan abokina" nagode agaidamun da my doughter khadija"to zataji"dg haka sukayi sallama musa yatafi"yah Abdul yaje ya zauna cikin farin ciki"yana tuna billynsa"gaba d'aya soyakeyi yajita ajikinsa tana masa y'ar shagwab'ar ta"wacce ke mantar dashi a Inda yake"gaba d'aya yana cikin shauk'in soyayyar bilkisu aransa..... Awashe gari kuwa wanda yayi daidai bikin kabeer saura 3 days"tun wajen 12 pm bilkisu ta gama had'add'en girkinta sbd dawowar mijinta"sannan tayi wanka ta shirya cikin sabon d'inki riga da siket na lace white & brown"wanda yah Abdul ne da kansa ya d'inka mata"sallar azahar tayi"bayan ta idar ta zauna harda make up tayi"ba k'aramin kyau tayi ba"tanata k'amshi"gashin kanta akwance yake ta d'auresa ta baya"k'asa can carpet ta zauna a parlourn tanata duba agogon dake manne jikin bango 2 harda minti 8 amma shiru"gaba d'aya kuma sai murnanta ta koma damuwa"ta d'auki wayarta kamar ta kira hafsat amma kuma sai tayi tunanin kar suga tacika matsawa"hakan yasa ta ajiye wayar......ihun meenah taji tana furta ga yaya ga yaya!! bilkisu bata san sadda ta fito aguje tsakar gidan ba" ko d'an kwali bbu a kanta"da alama tama manta da cikin dake jikinta sbd murnan dawowar mijin nata"musa na tsaye dg bakin k'ofar shigowa gidan"meenah na k'ok'arin nufar yah Abdul"taga billy ta fito aguje"hakan yasa ta dakata tana murmushi"yah Abdul kafin ta iso shi yarigata isowa yarungumeta sosai ajikinsa yana shafata yana fad'in ilove you my billy! Imiss you so much....musa dai kansa ak'asa yana murmushi dan yafahimci abokin nasa ya manta a Inda suke"Alhmdllh! yah Abdul kadawo gida"bilkisu tafad'a hawayen farin ciki na zubo mata ta kwantar da kanta a k'irjinsa"Yah Abdul na shafa gashin kanta yana k'ok'arin yaji muryar goggo.....wai ihun menakeji haka ne?"ikon Allah sbd dawowar Abdul d'in aketa ihu haka?"to ke kuma bewar Allah saiki cikasa yazo yaganni ko?"kadawo gida sai kuma nuran yasamu wani abu yace kamasa"d'an iska yaron banza....da sauri bilkisu tafara k'ok'arin janye jikinta dg nashi"amma yarik'eta yak'i cikata"musa yayi gyaran murya yana rusunawa yagaishe da goggo" wacce ke tsaye tana kallon su Abdul da bilkisu"yyinda meenah kuma na tsaye itama kallon nasu takeyi cike da burgewa"yah Abdul yajanye billy yakama hannun ta"musa na murmushi yace"abokina mun had'e anjima"billy ko gaisuwa bbu sbd Kinga sweety naki ko?"bilkisu na murmushi ta kasa mgn"kajira nazo"cewar yah Abdul dake rik'e da hannun billy suka nufi wajen goggo"kallonsu dai takeyi tana tab'e baki"har k'asa yaduk'a agaban ta yace"ina wuni goggo?"lfy qlau"kadawo kenan?"Eh nadawo"ba shakka to Allah ya kyauta"sai kaje kayi wanka ka huta"bece komaiba ya mik'e tsaye yana rik'e still da hannun bilkisu"musa dai tuni yayi tafiyarsa"meenah ta gaishesa ta masa jaje"ya amsa fuska asake suka wuce cikin d'akinsu"suna shiga yah Abdul yasaka sakata"yajuyo suka had'a ido da billy"murmushi tasakar masa ta rufe idanuwanta"shima murmushin ya mayar mata yana janyota jikinsa yace"billy ta Abdul"nayi kewarki sosai mace ta gari"bilkisu dama zaki iyayin komai akaina?"hakik'a ke mace ta gari ce"banida bakin yi miki godiy.....kukan shagwab'a tasaka tana turo baki tace"nifa bbu godiya atsakaninmu kadena mun dan Allah"yanzun kazo kafara cin abinci sai kayi wanka ka huta ko?"hakane my billy amma kasancewar mu ahaka yafimun wankan da cin abincin"yafad'a yana manna fuskarsa agefen wuyanta yana goga mata tattausan sajen fuskarsa"ta lumshe idanuwanta"kin jini ina tsami ko my sweet billy?"nidai banjiba"Allah tawan?"2days fa banyi wankaba"nidai babu wani tsamin dakakeyi"my billy kinyi kyau sosai fa"duk wannan gayun na Abdul ne shi d'aya?"yafad'a yana manna mata kiss abakinta"tana murmushi ta saci kallon sa tana fad'in eh mana"to ai baki tsaya nagani sosai ba kinata jin kunyata ko?"dariya tayi tak'i mgn"cikata yayi yana cewa brush zanje nayi my billy"dato ta amsa yanufi bed room d'in"yafi 10 minit yafito"dg shi sai wondo 3 Quarter bbu riga ajikinsa"billy na zaune ta shirya masa abinci"tuwon semonvita miyar agushi taji bushashshen kifi da ganda"ga zob'o mai sanyi da fruit salad data had'a"sai cup d'in ruwan zafi data had'a masa lipton"ya kalli komai yana murmushi yakalleta"yalura kamarma kunyarshi takeji"my billy zamu b'ata dake fa"menayi yaya Abdul?"ta fad'a ashagwab'e"cikin kwaikwayon muryarta yace"to bake bace bakyason kallona"dariya tayi ta dubesa suka had'a ido"yad'age mata gira yana zama gefenta"yakamo hannunta guda ya had'e da nasa yana murzawa"ruwan lipton data had'a masa sune yafara sha"yana janta da fira"kafin atare suci abincin"daya ci wannan zata koma loda masa wani....k'at billy tayiwa cikin yah Abdul"har saida yadinga mata magiyar ta dena lodo masa abinci haka ya k'oshi"sannan ta barshi"ta kwashe komai ta mayar akitchen"time d'in data dawo parlourn yana bed room d'in"binsa tayi tasamesa yana d'aura towel"dg bakin k'ofar ta tsaya tana murmushi tace"wankan zaka shiga?"eh dandai banaso na b'ata miki kwalliya da atare zamuyi"nidai in kanaso muyi sai nazo"ah ah my billy bbu komai da dare sai muyi "yanzun ki jirani na fito saiki shiryani ko?"kanta ak'asa tace"to shikenan"my billy zo mu gaisa mana"yafad'a yana tsareta da manyan idanuwansa"nok'e kafad'ar ta tayi tana dariya"ninefa ? fad'amun zakiyi yadda kikayi missing nawa acikin 2days?idan ka fito zan sanar maka"d'an murmushi yayi yana nufota kamar zai kamata"tayi saurin yin baya tana dariya"shikuma ya nufi bath room d'in cike da shauk'in soyayyar ta..... Ahankali yazuro dogayen santala santalan k'afafuwan sa awaje yafito dg cikin toilet d'in"billy na zaune gefen bed d'in"fuskarta cike da annuri na murnan dawowarsa"ga kayansa agefenta data fiddo masa dasu"yana binta da wani mayen kallo cikin taushin muryanshi mai dad'in amo da sauti yace"my billy zo naji d'umin jikinki mana"ni naga kamar tsorona kikeji tunda nadawo kink'i zuwa jikina ko?"yafad'a yana tsayawa agabanta"kasa d'ago kanta tayi ta kallesa"dan ita 2 days d'in nan dabasu kwana atare ba"kunyarsa ma takeji"gashi dg shi sai d'an guntun towel"komai na jikinsa abayyane...agefenta ya zauna ya janyota jikinsa"yah Abdul ka shirya mana"ai kece wacce zata shirya min ko my billy"shine nazo naji wannan kunyar fa?"yafad'a yana azata samqn cinyoyinsa"yad'ago kanta"ya aza fuskarsa asaman tata yana kissing d'in lips nata da hancinta da kumatunta"yana fad'in I miss you so much my lovely wife"ilove you my honey!Allah yasaka miki da gidan aljannah billy nah"inama ace mata zasuyi koyi da dabi'unki"tabbas ka zab'i mace ta gari shine zaka san kayi aure"itadai idanuwanta a lumshe tana murmushi"sinsinar gefen wuyanta yafara k'ok'arin yi yana zura hananyensa cikin rigarta"da sauri ta rik'e hannunsa amma yak'i bata damar haka"zare bakinsa dg cikin nata yayi yana fad'in my billy pls ki barni nayi yadda nakeso kinji?"saurin rufe fuskarta tayi gam sbd ganin yayi wurgi da towel nasa"yawota yana rabata da kayan jikinta"yah Abdul mutanefa zasu iya zuwa gunk.....be bari ta Ida mgana ba taji bakinsa cikin nata"hmm! yah Abdul an kwan biyu ba'a had'uba"juya billy yakeyi son ransa"da alama yama manta da cikin dake jikinta"bilkisu kuka tasaka masa sbd yadda yake tafiyar da ita tana jin zafi"amma dayake bayama a haccinsa besan tana kukan ba"yaci gaba da hidimar gabansa"bewar Allah dg k'arshe shiru tayi har yagama samun biyan bukatarsa"gashi anata musu knocking"k'ilan goggo ce ko meenah"sbd tunda yadawo meenah bata ganshiba"Ahankali yah Abdul ya rungumeta ajikinsa"murya can k'asa yace" my billy bakyajin zafin ko?"uhmm kawai ta fad'a"sannu my billy muje muyi wankan ko?"dato ta amsa"suka sakko dg samqn bed d'in"bilkisu dak'yar take tafiya"gwanin ban tausayi"da damuwa yace"kodai saina jona miki ruwan zafi ne my billy?"ah ah zanyi ko bbu su"jira dai naje naga suwaye ke mana knocking?yafad'a yana nufar ward rope"bilkisu takoma samqn bed d'in ta kwanta"shi kuma yasaka jallabiya yafita"sosai takejin jikin nata bbu dad'i"hawayenta ta share ta sauka dg kan bed d'in ta nufi toilet"aganinta gara tayi wankan dg baya tayi sit bath d'in"tasan halinsa tsab zai iya koma matsar mata jiki a toilet d'in"tana cikin wankan yashigo"sai suka idar atare"sai sannu yake mata da suka fito"yana tsane mata ruwan dake diga samqn kanta yace"my billy kiyi hak'uri ina takuraki ko?"kanta ta girgiza masa"yayi murmushi kawai bece komaiba"dan yafahimci har kuka tayi bayan fitarsa d'azun....wani irin tausayinta ne yaji da wata irin zazzafar soyayyar ta"wanda yakejin zai iya sadaukar da ransa akanta....shiryawa sukayi yah Abdul yatafi masjeed"sbd anata kiran sallar la'asar"billy kuma tayi tata sallar tayi zamanta a parlourn"dan ba k'aramin gajiyar da ita yayiba" dan yah Abdul namiji ne ba kad'an ba...... jidda tunda.....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ..........tunda jidda take bata tab'a shiga damuwa da b'acin rai da tashin hankali kamar yau ba"kuka kawai takeyi cikin galabaita"tana tunanin anya ya cancanci taci gaba da zama da Alh duniya??"in bacin mugunta da zalinci tana amarya ayau tazo gidan zai fara nuna mata miyagun halayen sa"duk yawon barinkinta bata tab'a kwanciya da maza ko biyu ne alokaci guda ba"amma yau gashi mijin aurenta yasaka maza 5 sun kwanta da ita lokaci guda....share hawayenta tayi tana cigaba da zancen zuci"gabanta nata radad'i da alama sunji mata ciwo ma"Allah ya isa tsakanina dakai Alh sulaiman! bazan tab'a yafe maka ba"ta furta cikin gunjin kuka.....hahahahahahaha! Aikin banza da wofi"Allah ya isanki bazata mun komai ba"kece dai Allah ya isan sokon saurayinki dakika ciwa amana sbd kud'i zata kama"cewar Alh duniya dayake k'ok'arin shigowa d'akin yaji muryar jidda na masa Allah ya isa"d'ago kanta tayi awahalce ta gallah masa harara tana jan tsaki"yatab'e baki yace"ya isheki haka"in bacin kina butulu kin manta duk dukiyata dana b'annata akanki?"dukiyar ka d'in banza !mugu azzalimi....ya isheki dan ubanki"ba'a yi macen data isa ta gayamun mgn ba"koda ita y'ar asalice balle ke karuwa" karki manta na baki million 2"nasiyawa makwad'aiciyar uwarki gidan million 2"nakashe mata million 1 wajen kayan d'aki dana abinci"na siyar miki motar million 3"wajen bikin nakashe million 4"nakashe kud'i all most 12 millon akanki"sbd haka bakida maraba da wacce na siya"adole zakimun biyayya"inkin gadama kishiga toilet ki gyara jikinki"ki koma part naki kici abinci zuwa gobe zamu fita wajen wani taro"kika sake kika kunyatani ko kika kira makwad'aiciyar uwarki kika sanar mata sirrinah zan baki mamaki"yafad'a cikin raini yana hura hanci ya wurgo mata ledar hannunsa"wacce sabuwar rigace doguwa ta dubai bak'a aciki"jidda kasa mgn tayi domin gaba d'aya hankalinta yakashi kashi biyu zuwa ukku duk akan zafafan bak'ak'en maganganun daya fad'a mata na raini da cin fuska.....kasa mgn tayi hawaye nata zuba a fuskarta"yaja doguwar tsuka yana fad'in 30 minit na baki kiyi abinda zakiyi ki fito ki koma part naki"sbd inada abinda zanyi anan"abinci na nan in bazaki iya ciba damuwarki ce"akwai kitchen saiki shiga ki girka abinda kikeso"gidana bbu masu aiki"dg masu gadi da bama flowers ruwa bbu wasu ma'aikata"dole ranar kwananki ki gyaramun part nawa kimun girki"ranar daba kwanankiba"zaki iyayin girkinki"gyara part naki wankinki da gugarki duk kece zakiyi"bbu zancen zuwa anguwa"sannan bana buk'atar bak'o agidana"wlh kika karyamun doka zan amshe shegiyar motarki dana sakq aka ajiyeta a compound"sannan lefe na kwashe manyan kaya na mayar anbar miki abinda ba'a rasaba ko akwati ban bar miki ba na mayar musu da kayansu... yana fad'in hakan yaja tsaki yabar d'akin"jidda ta fashe da kuka tana ganin abin kamar a mafarkine"zuciyarta na wani d'aci da k'una ta tashi dak'yar kamar y'ar kugunu tana tafiya k'afa wawware"kayanta ta kallah dasuka yaga"wanda sabon material ne me tsada"ta kauda kanta ta d'auki ledar kayan bbu komai ajikinta ta nufi bath room tana kuka mai cin rai"tafi minti 30 acikin bayin"kafin ta gama abinda takeyi ta shirya jikinta"tana d'ingishi ta bud'e k'ofar ta fito..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Jidda ta fad'a with a very shock tana zaro ido"sakamakon ganin Alh duniya kwance zir da mata 2 kowace tana k'ok'arin janyo hankalin sa gareta"sai niahinsu ke tashi cikin d'akin"kauda kanta jidda tayi dan taga alamar basusan da ita bama"kanta dake juyawa ta dafe tana fatan ace mafarkine takeyi"wane irin tashin hankali ne wannan ni jidda?? tafad'a tana laluben hanya tabar d'akin da sauri"da k'yar ta gano part nata"ta tura k'ofar parlourn tashiga"wayarta da keys d'in part d'in nakan center table"ta d'auki key ta rufe k'ofar parlourn"ta dawo tana bin abincin da aka kawo d'azun da kallo"dab'as ta zauna kan kujera tana share hawayenta"gaba d'aya duniyar ta mata zafi"dana sanin auren Alh duniya ne kawai aranta"kuma aganinta be kamata tasanarwa Asee baby wani abuba ko umamanta dg zuwanta gidan yau"abinda yaka mata tayi yanzun shine ta gujewa wannan auren da wannan tantirin"dama haka mata keji idan suka kama mijinsu da karuwa?"bata tab'a jin ta tsani rayuwar datayi ta barikiba sai yanzun"musammun da Alh duniya ke kiranta da karuwa! kuma wai itaba y'ar asali bace"sannan yana kiran mahaifiyarta makwad'aiciya..... wani sabon kukan ta fashe dashi"tana fatan Allah yasa mazan da suka kwanta da ita basuda cuta"gashi kuma Alh duniya nacan na mu'amala da wasu matan.....ta jima tana tunani da kuka"ganin yunwa zata mata lahani yasaka ta zuba abincin taci ta k'oshi ta zauna bbu sallah balle salati"tana ganin kiran Asee ta mata banza"ita yanzun damuwarta shine ta rabu da Alh duniya"damm! k'irjin ta yabuga data tuna ai bilkisu ta auri yah Abdul"to inma bata aureshiba tanada tabbas zai sota har ya aureta??"ta tambayi kanta"gabanta yadinga fad'uwa data tuna har Allah ya isa yamata abaya"tunawa tayi da yadda yagaya mata mgn kwanaki dataje kaima bilkisu anko"yadda taga yana nunama bilkisu soyayya ta tabbatar wani irin mugun so suke yiwa juna shida bilkisu"gaba d'aya kan jidda ya k'ulle ayau duniya ta mata zafi.....koda ta koma bed room d'in ta"tasamu Alh duniya yabar mata kayanta saman bed na lefe"wad'anda ba'a d'inkaba basufi kala 10 ba"sai dubai abaya kala2 da kayan bacci dana shafa suma bamasu yawaba"wani bak'in ciki yakoma kamata"taji dama agida tabar lefen.... *********************** beely na zaune bayan ta gama sallar la'asar yah Abdul yashigo da sallama cikin d'akin"fuskarsa cike da annuri"bilkisu ta d'ago kanta tana amsa sallamar tasa suka had'a ido"turo baki tayi"beely nah nayi laifine?"shiru tayi kawai tana murmushi"yamatso Inda take zaune yaduk'a agabanta yakama hannun ta ya sumbata"mrs Abdul ragguwace kusan 8 month da aurenmu amma kina mun kukan nidai zafi nakeji kaden....kukan shagwab'a tasaka yayi shiru yana dariya"ya d'auke ta gaba d'aya yanufi samqn bed d'in da ita yana fad'in my billy jibi zamu fara zuwa awo fa adubamin lafiyar baby nah"dama sunce 6month zamu fara zuwa awo ko?"kanta ta gyad'a masa"yacire mata hijab d'in jikinta yana shafa gashin kanta"ya aza kanta samqn cinyoyinsa"murya can k'asa yace"wajen yadena zafin ko?"uhmm! Allah my beely sai kin mun mgn"wannan shirun fa?"ashagwab'e tace"to miye zance maka yah Abdul?"yana k'ok'arin mgn sukaji sallama a parlourn"beely ta d'an ware ido tana fad'in kamar fa yaya Ana's ne?"shine ma ba kama ba"yafad'a yana cikata suka sakkowa dg kan bed d'in"tana k'ok'arin riganshi fita tana kuma amsa sallamar"yayi saurin rik'eta yayi hugging nata ta baya yana fad'in bbu Inda zakije yarinya"dan Allah kayi hak'uri nika k'yaleni naje"tafad'a tana turjewa ajikinsa tana shagwab'a"ya lumshe idanuwansa yana kissing gefen kumatunta"ta zuro hannunta ta baya ta masa rankwashi"Ana's d'in zai tafi yabarmu tare yarinya"yafad'a yana dariya yacikata"adaidai time d'in da yaya Ana's ke fad'in kodai na koma bilkisu??nina isa nace haka yah Anas"ta fad'a suna fitowa dg ciki"tun kafin su zauna yayi saurin cewa"yanzun na had'u da wata yarinya ta fita"Allah sarki billy ta fad'a suna zama kan carpet itada yah Abdul dayak'i cika mata hannu"sosai taji kunya"amma ta lura dg Ana's d'in har yah Abdul d'in ko ajikinsu"bayan sun gaisa yamusu jaje da sanar masa ummi da Abba na masa jaje"kan billy ak'asa tace"bara naka maka ruwa ko?"kiyi zamanki ni ak'oshe nake ai"zanma wuce gida "tun yanzun yah Anas?"Eh mana bilkisu dadai yarinyar dana gani yanzun tana nan dana zauna"billy da yah Abdul suka dinga dariya"shi kuma yafita yana murmushi"billy ta kalli yah Abdul tace"ko wace yarinya yake nufi?"to ni kuwa ina zan sani my billy?"k'ilan ko friends d'in meenah yagani"to may bee"tashi mu koma ciki"nidai mu zauna anan sbd masu shigowa ko"bece komaiba ya zame jikinsa ya kwantar da kansa samqn cinyar ta"tayi murmushi taja karan hancinsa tana shafa sumar samqn kansa Ahankali tace"wlh bakaji farin cikin danakeji ba na dawowarka yah Abdul"nima murnan kasancewa dake ne kawai nakeyi my sweet billy"wlh naji jiki da dare wajen bacci"harfa mafarkinki nakeyi saina farka na ganni ni d'aya"time d'in da musa yasanarmun kince kina neman izinin fita anguwa"wlh billy hankalina yatashi"har nace kodai billy nah baya zata juyamun"bana fatan Allah yakawo wannan ranar"bakama yarda da soyayyar dana ke maka ba ko?"ta fad'a tana b'ata fuska tana ture kansa dg samqn cinyarta..... yah Anas kuwa yana fitowa asoro zai fita sukayi clashing da meenah zata koma cikin gidan"had'a ido sukayi, anan ya hango kamannin ta da yah Abdul na jini"ita kuwa gabanta taji yafad'i"dama d'azun ma ta ganshi"ayanzun ma haka saidai yamata kama da Anty billy"rab'awa gefensa tayi ta wuce ciki"shi kuma yayi gaba yana jin gaba d'aya yarinyar ta tafi da imaninsa.....meenah parlourn su billy ta nufa"da sallama ta shigo"saidai taji kunyar yadda tasamesu"dan bilkisu na zaune kan cinyarsa yanata rarrashinta sbd fushin datayi yanzun"yazuro kansa agefen kunnanta yana mata rad'a ta turo baki tana saurarensa... yarik'e hannayenta"saidai tana ganin meenah tafara kiciniyar k'wacewa"yarik'e gam"meenah duk ta daburce tace"yaya sannunku da hutawa"yauwa dg ina kike?"goggo dama ta aikeni na kira sadeeq"okay time d'in dazaki fita kin had'u da Ana's?"waye haka yaya?"ina tambayarki kina tambayata"yafad'a yana matse bilkisu ajikinsa"yaya nidai na had'u da wani zai shigo"sai yanzun kuma dazan fita nakoma ganinsa"naga kamar ma suna kama da Anty billy"yaya Ana's nefa meenah"shima yace yaga wata ashe kece?"murmushi meenah tayi tabar parlourn cike da kunya"tana fita billy ta cijesa ayatsa tace"me kenan kayi agaban meenah?"bakajin kunyarta?nifa ko agaban ummi zan iya zama dake ahaka"ina sonki billy zan kuma nuna ko agaban waye"murmushi tayi ta juyo ta kwantar da kanta akirjinsa ta masa zobe da hannayenta"murya can k'asa yace"kin hak'ura?"uhmm!yauwa tawan kinsan kowa yana kuskure arayuwa my billy"Allah yabarmu tare"fad'amun me akayi dabana nan? babu komai"nidai nashiga damuwar rashinka yah Abdul"amma kaga Alhamdllh tunda kadawo ko?"hakane my billy yanzun damuwata nasamu wata sana'aryi kar na zauna a haka"ga cikin mu kusan 6 month billy dole nadamu"babu komai ni a wajena yah Abdul"Allah yasan damu"munada kayan abinci ayanzun wanda zamuyi kusan 2weeks dashi"sannan akwai cikon 10k da kuma 2600 naka dana gani a aljihun rigarka dazanyi wanki.nasan ka mantasu"10k na meye kuma?"sanar masa yadda sukayi da musa tayi"yana murmushi yace"my billy ai kud'inki ne banawa ba...batayi mgn ba tafara k'ok'arin barin jikinsa"yarik'e ta yana murmushi yace"bana son wannan saurin fushin naji nawane shikenan?"kanta ta gyad'a masa"yaja kumatunta yana fad'in banida bakin gode miki sai addu'a da fatan alkhairi"kinyi kota ina bilkisu"ada ina yiwa mata kallon mayaudarane amma billy kin ciremun wannan shakkun"kullum ina godema Allah daya bani ke amatsayin mata"Allah yasa karki canza kyawawan halayen ki"wanki kuma dg yau na sokeshi nizan dinga mana ina yi mana guga"sbd me to?"sbd ina sonki billy nah"murmushi tayi cike da shauk'i....sun jima anan suna firansu da wasansu na soyayya"sai ana kiran magrib yafita be dawo ba sai isha'i"yasamu ta gama dafa musu jallof d'in taliya dataji curry da kifi tanata k'amshi"ya zauna sukaci atare..... awannan dare billy tasha kalaman k'auna gun yah Abdul"be kuma yi mata komaiba sbd beson tasha wahala"badan kuma beda buk'ata ba....awashe gari ma bayan sun gama sallar asuba"ta fahimci yanada buk'atar amma yabarta sbd ta huta"hakan yasa da kanta tafara masa wasu salo masu wuyar fad'i"besan time d'in daya biye mata suka lula wata duniyar ba.... ########## kimanin wata d'aya da sati 2 kenan da faruwar haka ga yah Abdul"wanda kwanansa 4 da dawowa akasha bikin kabeer suka tare da amaryarsa laurat a anguwar *sama road*.....billy da Abdul sunsha mita wajen goggo sbd bema bilkisu anko ba"dan ita bilkisun ma ranar yinin bikin tun wajen 10 am tabar gidan"sai wajen isha'i yah Abdul yaje yasameta agidansj suka dawo tare....ahaka suka cigaba da zama agidan yah Abdul beda aikinyi"y'an kud'in billy na ribar sana'rta dasu suke yin komai"kullum sai goggo ta masa gori"dukda haka sunyi kyau abinsu abin shawa'a"billy nata hak'uri da juriya da yanayin bukatarsa"time d'in da yah Abdul yaga cikin billy yayi 7 month yadamu sosai"hakan yasa bayaji baya gani yana neman ko wane aiki ne yayi sbd yasamu abinda zai rufawa kansu asiri dashi"atare da musa sukayi nassarar samun aikin gini wanda duka befi sati 2 da samun saba"kuma Alhmdllh arana yasamu 3k nashi na kanshi bayan anbashi 1k yayi cefane"to hakan yasa yarage zaman gidan sosai"tunda kabeer yayi aure sai yayi sati ko 10days bezo gidan ba"goggo nasan masa mgn amma tana gudun kar abinda yakeyi mata yafasa"gashi yanzun yadawo nan da aiki an masa transfer"meenah kuwa harta shiga aji na biyu"tanata karatunta amma zuciyarta dank'are da soyayyar yaya Ana's"wanda har yanzun bata koma zancensa da billy ba"to shima yah Anas d'in a b'angaren nasa yanajin soyayyar yarinyar a kullum amma yabasar... Ayau da marece misalin k'arfe 5:11 pm"billy ce duk'e da tulelen cikinta tana share soro Inda duk yaran dake shigowa siyan k'ank'ara suka b'ata da ledoji"dan tasan idan bata shareba tashiga ukku da masifar goggo"dan dama ta gama cin kasuwarta harma takai kular da kud'in d'aki"tana k'ok'arin kwashe sharan taji wani k'amshin turare mai dad'i"sai kuma taji motsin mutum"da sauri ta juya bayanta suka had'a ido da kabeer"yatsareta da ido yanata kallonta yayi tsaye"d'auke kanta tayi da sauri tana jin fad'uwar gaba"Ahankali tace"ina wuni?"lafiya qlau big madam"dama inaso nayi wata mgn dake tuni ban sami iko ko dama ba"wata mgn kuma?"ta tambaya tana mik'ewa tsaye"yana d'age gira yace"Eh kuma harkan samuce in ba zaki iyaba wlh zan baki mamaki"subahanallahi! ta fad'a tana k'ok'arin tafiya"yayi saurin shan gabanta da sauri"tayi baya sbd ganin yana gab da ita"mlm lafiya wai?"miye haka?"ta tambaya fuska ad'aure"ba wani abu bane kud'i zan baki indai zaki amince dani mu dinga hud'da"dan kinada wannan cikin be dameniba"nasan dai yah Abdul beda kud'in dazai dinga baki kina kashewa"amma ni nan komai kike so zan baki"kawai anguwa zaki tambayesa"saiki kirani nasanar miki inda mai nafef zakice yakaiki saimu had'u.....cak yah Abdul da zuciyarsa ke bugawa ya tsaya dg wajen k'ofar gidan yana hangensu ta k'afar k'ofar sbd yaji wace irin amsa billy zata bawa kabeer?? wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ..........bilkisu na girgiza kanta cikin yanayi na tashin hankali da b'acin rai tace"innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! tir da mugun halin ka"Allah ya shiryeka"niba fasik'a bace komai zakayi kayi Allah yafika"in bacin kana bunsuru matar yayanka zaka yiwa wannan maganar banzan?"an fad'a maka talauci hauka ne?"miyasa bama tunanin me gaba zata haifar son zuciya shine muke bi??"kowa dai kud'i kowa dai kudiiiiiiii! ke dakata kin isa kig....shigowar yah Abdul soron kamar anjehosa yana huci shine yasaka kabeer ya had'iye sauran maganarsa "gabansa na fad'uwa yakalli yah Abdul daya nufosa idanuwansa jajir"yaya Abdul! cewar bilkisu"banza yamata cikin hanzari ya damk'o kabeer dake k'ok'arin shiga ciki"arikice kabeer yajuyo yana fad'in mlm lafiya?"amma be yadda ya kalli cikin idonsa ba"wani zazzafan huci yafurzar dg bakinsa yana bin kabeer da wani irin mugun kallo yace"iskancin naka ya wuce kayi awaje harma cikin gida yazo"kuma akan matata ta sunna"zan iya kasheka akan bilkisu! zan iya rasa raina sbd mutuncin matata"natsaneka kabeer! kaiba d'an uwane nagari ba... sharri zakamun kenan?"cewar kabeer cikin borin kunya yana k'ok'arin k'wace jikinsa"yyinda bilkisu ke tsaye tana kallonsu gabanta nata fad'uwa.....yah Abdul yamakasa jikin bango kansa yabugu"yasaki ihun azaba mai k'arfi"yafara dukansa ahaukace yana fad'in zaka koma kallon mun mata dan ubanka??"arikice bilkisu dake tsaye tace"dan Allah yaya Abdul karabu dashi kar goggo tazo"bata rufe bakiba taji muryar goggo na fad'in ihun menakeji haka?"shiru kawai bilkisu tayi gabanta nata fad'uwa musammun dataga itace silar komai.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un me zan gani ni fatima??"bakada hankali Abdul?"meya maka kake dukansa?"bazaka dena ba?"goggo tafad'a atsawace tana matsowa gabansu"Abdul na huci yana dukan kabeer yana koma maimaita zaka koma kallon Inda matata take??"ohho sbd ita bilkisun kake neman rabashi da ransa?"kana bak'in ciki yafika samu"wlh idan baka dena dukansaba zan tsine maka albarka"kaji mugun yaro azzalimi"kai bakamun uban komai shida yakemun zakaga bayansa.....cak yah Abdul yacika kabeer yana huci"kabeer yafad'i hancinsa da bakinsa na fitar da jini"arikice goggo ta nufesa tana k'undumama yah Abdul zagi"billy tafashe da kuka tazo tafad'a jikinsa"yarungumeta yana sakin ajiyar zuciya"goggo ta d'ago kanta ta kallesu"cikin tsananin b'acin rai tace"ayau zakubar gidan nan bama sai an kwana ba"ko kuwa wlh na tsine maka! arikice yah Abdul ke kallonta yace"tsinuwa goggo sbd na hukunta kabeer dake k'ok'arin neman ya aikata bad'ala da matata?"karkamun maganar banza dan ubanka"kaje kaga ga matar nan nabar mata kai"dama kun isheni agidan nan"sai kasan yadda zakayi da ita"amma wlh zamanku yak'are agidan nan"karma kusake ku kwanarmun agida"in kuwa kak'i ji ba kak'i ganiba"mutumin banza wanda yazab'i mace akan d'an uwansa"ke kuma munafukar Allah zakisan kin had'a tsakanin d'an uwa da d'an uwa"saiki koma gidan ku ki haife wannan cikin"goggo nakai aya azancen ta takama hannun kabeer suka wuce ciki tana fad'in dg nan zuwa isha'i muddin basubar gidan ba zasuga abinda zai biyo baya"bayan barinsu soron"bilkisu ta fashe da kuka tana turashi dg jikinta tana fad'in kaga abinda wannan zuciyar taka tajawo mana ko yaya Abdul??"koma miye yaso yamun Allah yafisa"gashi yanuna ikonsa daya kawoka..... rik'eta yayi gam yana saka k'wayar idanuwansa acikin nata"fuskarsa ad'aure yace"bilkisu koda goggo bata kore muba dole agobe mubar wannan gidan"akan mutuncinki zan iya komai"inada zafin kishi akanki bilkisu"tayaya bazan hukunta kabeer ba bayan yaso yatab'a k'imarki?tun farkon fara maganarsa na iso wajen"na lab'e har yakai aya azancen banzansa"indai bilkisu wahala ko dad'i zaki kasance atare dani bbu komai"adaren yau zamubar gidan nan kamar yadda goggo ta buk'ata"in sha Allah barinmu gidan nan alkhairi ne! kuka kawai bilkisu taci gaba dayi"yah Abdul yajata suka shigo cikin gidan"meenah na tsakar gidan tana kuka"sbd dama bacci takeyi haka yafaru"shine taji fad'an goggo a parlour ta farka"ta tambayi meke faruwa"?goggo tasanar mata yadda kabeer yafad'a mata"kai tsaye meenah tace"ba haka akayiba"kuma wlh ta koresu zata sanarwa baffa Aminu"shine goggo ta mammareta ta koreta dg cikin parlourn"tana nan tana kuka tabi su yah Abdul da kallon tausayi har suka shige d'aki"suna shiga bilkisu ta fisge hannunta ta wuce ciki ta haye saman bed d'in tana kuka"beyi fushi ba yabi bayan ta"ya kwanta agefenta yakamo hannunta guda ya had'a da nasa"murya na rawa yace"billy bana son kukanki kin sani yana d'agamun hankali"ki dena wannan kukan ba'a so mai juna biyu na shiga damuwa"zamu bar gidan kamar yadda goggo ta buk'ata"bazata tsinemun ba"nasan sbd haka kike kuka ko?"yafad'a yana shafo cikinta"hannunta take murzawa cikin nasa tayi shiru tana sakin ajiyar zuciya"my billy nah! Uhmm"kin hak'ura ko?"kanta ta gyad'a masa"tana k'ara matsowa jikinsa tana shige masa"shima matseta ajikinsa yayi yana sinsinarta yana sakin ajiyar zuciya"wayarsa dake gaban aljihu ya d'auka yafara k'ok'arin kiran layin musa"bubu 2 musan ya d'auka"ko gaisawa basuyi ba"yasanar masa komai....salati kawai musan keyi"dg k'arshe yace"bbu matsala akwai gidan babban yayansa da matarsa ta rasu da yaransu 3"to yaran na wajen iyayen matar"zai kirashi yanzun yaji idan ya aramusu kona wata 6 haka kafin susan yadda zasuyi"godiya Abdul yamasa yakashe wayar"yad'ago fuskar billy suka had'a ido"langab'e mata kansa yyi yace"in sha Allah ba anan zamu kwana ba"komai zamu kwashe mu koma can"da safe saimu jera komai ko"kanta kawai ta gyad'a masa"ya matso da fuskarsa asaitin tata tayi saurin manna bakinsa cikin nata tana shafa kansa"sunjima suna kissing juna"ganin zai saki layi yasaka ta janye bakinta"yakama hannun ta suka sauka dg kan bed d'in"acikin akwatinanta na lefe suka kwashe kayan sawarsu suka saka"sannan yah Abdul yakwance gadon"yacire labulaye da carpet"sai ana gab da kiran magrib yasanar mata zaije masjeed"bayan yafita meenah ta shigo"rarrashin bilkisu tayi tanuna mata garama su tashi indai akwai Inda zasu zauna sunfi walawa"ta jima tana rarrashinta"kafin da kanta taje ta kamata buhunna sukayi parking d'in kayan kitchen aciki"zuwa bayan sallar isha'i duk sun gama parking d'in komai"bilkisu na zaune da hijab ajikinta bisa abin sallah tanata lazimi a parlourn"ahaka taji muryar yah Abdul da musa"billy mu shigo"sosai taji wani irin tausayinsa"murya akare tace"Eh ku shigo"da sallama musa ya shigo ta gaishesa"yah Abdul na murmushi yamatso yakama hannun ta yana fad'in kaga abokina dukta damu"bayan tasan damuwarta nad'agamun hankali"hakane kam"amma ke hjy billy yaka mata ki kwantar da hankalinki bbu wata matsala in sha Allah"fatanmu Allah yasa tashin naku shine yafi alkhairi"kanta ak'asa tace"Ameen yah Allah"ta kalli yah Abdul suka had'a ido"murmushi ta masa tana sunkuyadda kanta ak'asa"wani irin farin ciki yaji"dan shidai yanason ganinta cikin walwala"dama kayan zamu fita dasu my billy yi zamanki anan kin jiko?"dato ta amsa"su kuma suka wuce ciki"ward rope suka samu suka fito da ita da katifa da sauran kayan gadon"basufi minti 15 ba suka dawo suka d'auki fridge da kayan kitchen dana sawarsu"lokacin da yah Abdul yadawo banda musa dan shida bilkisu zasu koma"dama motar akori kurace aka kwashe kayan aciki"bilkisu na tsugunne tsakar gidan goggo nata masifar zaman me takeyi basu tafi ba?"ahaka yashigo yasamesu"kamar yayi kuka aladabce yace"goggo kiyi hak'uri zamu tafi yanzun"kuma in sha Allah zan dinga zuwa ina gaisheki"kiyi hak'uri da b'ata miki rai danayi"kabeer na masa hukunci da dadaidai laifinsa ne"yi mun shiru ! karma Allah yasa kazo ka gaisheni kaga zan nemeka?"bece komaiba yamatso yakama hannun bilkisu yataimaka mata ta tashi tsaye"meenah ta fito tana musu addu'a da fatan alkhairi"hawaye na zuba afuskarta"gaba d'aya taji ta tsani zaman gidan"har soro ta rakosu sannan ta koma"bayan sun fito yadubeta yana fad'in my billy mu hau nafef ko?"tunda akwai y'ar tafiya"ah ah yah Abdul muje ak'asa tunda kaga nayi exercise ma ko?"hakane kuma fa"d'an murmushi kawai tayi"gaba d'aya dg ita har shi kowane da irin kalar tunanin dayakeyi har suka iso anguwar Arkillah"bud'e k'ofar gidan yah Abdul yayi da key"billy tayi addu'a ta shiga da k'afar dama"shima ya shigo yarufe k'ofar"kasancewar bbu nefa"da flash light d'in wayarsa suka haska"tun dg soro har zuwa tsakar gidan tayis ne d'an watse"d'aki biyune ajere"sai toilet da kitchen"gidan k'arami ne beda girma sosai"kuma nan ma akwai ruwa da wuta"d'akin farko anan yah Abdul yanufa da ita"harma sun kafa bed d'in"an aza katifar sama"ward rope na ajiye Inda yadace da mirro"cire hijab d'in jikinta billy tayi ta duba cikin kayansu ta d'akko bed sheet tafara k'ok'arin shimfid'a wa"shi kuma yafara k'ok'arin jera musu kayansu a ward rope"bayan ta gama gyara bed d'in"ta d'auki charger ta fito tsakar gidan ta haska"butocinsu ta d'akko ta cika ta shiga toilet"duk yab'aci da k'ura"ta maka ruwa ta tsugunna tayi lalurarta ta fito"Ahankali ta shiga d'akin da sallama"yah Abdul na kwance samqn bed d'in bbu riga ajikinsa"yakalleta da ita da cikin"d'an murmushi ta masa"ya mik'a mata hannunsa"bbu musu ta nufosa tazo ta zauna atsakkiyar cinyoyinsa"yasaki ajiyar zuciya yana fad'in Alhmdllh!"itama Alhmdllh ta fad'a"harga Allah shi aganinsa gara suyi zamansu su kad'ai sunfi walawa"billy nah! gidan yayi ko?"uhmm yayi Allah yasa alkhairi"Ameen yah Allah"ni sai naga kamar kinfison can ko?"yaya Abdul koma acan nafiso tunda Allah ya k'addara zamanmu anan saimu gode masa ko?"hakane bilkisu ni banaso naganki cikin damuwa ne"ni bana cikin wata damuwa yah Abdul"da gske?"uhmm! beyi mgn ba saima gyara kwanciyar sa yayi yace"tashi kisaka kayan bacci mu kwanta to"dato ta amsa tabar jikinsa ta wuce ta cire doguwar rigar jikinta ta zura kayan bacci"itama dai rigarce doguwar iya gwiwa"cikin yakoma fitowa"yanata kallonta yakama dariya"juyowa tayi ta maka masa harara tana fad'in"dariyar me kakeyi?"bbu komai mai ciki"batace komaiba ta nufo samqn bed d'in ta haye saman ruwan cikinsa tana ja masa sajen fuskarsa tana fad'in dariyar ta mece?"wlh my billy kiyi sannu dani"inada ikon yi miki muguntar da bazaki iya ramawa ba"idan na haihu Allah akwai muguntar dazan maka"kikasan idan kin haihun da 10 month kikoma wata haihuwar?"yafad'a yana d'age gira"b'ata fuska tayi tace"taff Allah yatsare "ke nifa my billy banason tsarin iyali"sannan kuma ni bbu ruwana da sai anyi wani 40"yafad'a yana shafa k'irjinta"yazameta ta dawo k'asa"ya aza kanta samqn pillow"ta lumshe idanuwanta"bakinsa taji cikin nata"tayi saurin kamawa tana tsotsa"suka saki wani nishi atare"ta tallabe kansa tana shafo gashin k'irjinsa"sai nishi yake saki"dg bisani yazare bakinsa yamayar akirjinta"tamkar zai cinye su"har radad'i suke mata amma yak'i yadena...... azafafe suke romancing d'in juna kafin sukaiga babban fage"tunda yah Abdul ke kwanciya da bilkisu be tab'a sakewa irin yau ba"be kuma tab'a kwana da janaba ba sai yau"dan ana kiran asalati saida yakomayi sannan sukayi wanka da sallar asuba"bacci suka koma"basu farkaba sai wajen 9 am"dg billy har yaya Abdul sunyi mamakin dogon baccin da sukayi"atare suka fito tsakar gidan suka had'a abinda zasu sakama bakinsu"kafin su fara k'ok'arin gyaran gidan..... ******************* kwanci tashi inji masu iya mgn sukace asaran mai rai"kima nin wata d'aya kenan billy da Abdul suna zaune awannan gidan"abin farin ciki billy na sana'ar siyarda ruwa da zob'o na roba"ana shigowa har gida asiya"shi kuma yah Abdul yana aikinsa na gini"aciki yasiyi iccen wanka da kayan abinci"bilkisu ma tasiyi kayan haihuwa itada ummy"dan cikin yashiga watan haihuwa harma ta shanye wata amma shiru"komai sunyi k'ok'arin tanada iya k'arfinsu"agefen goggo kuwa duk bayan kwana 2 sai yaya Abdul yaje ya gaisheta"kuma baya zuwa hannu biyu"sai yasamu abinda yaruk'o yakai mata"haka goggo zata amshe araine"bilkisu kuwa bata fita sai zuwa awo kawai"mutum 2 ne mak'otansu suke mutunci dasu"dg gidan inna mai k'osai"sai gidan wata rahama"itama amarya ce....sunyi dumur dumur dasu sbd samun kwanciyar hankali dasukeyi"yah Abdul duk abinda zaiyi billy tayi farin ciki shine yakeyi"hakama ita"aikin gidan gaba d'aya yama dawo dashi akansa"zai musu wanki da guga"yatayata girki suna firansu ita dashi"almajirinta yayi shara da wanke wanke yagoge gidan"aikin billy tagyara bed room d'in su sai girki"ko had'a sob'on siyarwar atare sukeyi"shiyasa gaba d'aya bilkisu jikinta yayi kyau"gashi cikin besata duhu ba"idan ka kalleta zakayi zaton cikin AC suke kwana"sbd yadda tayi kyau fatarta tayi luwai"da safe daya fita zatayita bacci sai 12 am zai dawo suyi girki da wanka duk atare"bazai bar gidan ba saida la'asar"kuma idan yadawo"ta masa tausa tace" sai yayi bacci shima ya huta"zamansu sukeyi bbu wata damuwa data damesu.... Ayau da misalin k'arfe 12:35 pm"meenah na kitchen tana girkin abincin rana"goggo ta fito dg parlourn tana fad'in wai har yanzun baki gama bane"ta fad'a tana nufo kitchen d'in"cikin rashin sa'a ta taka bawon ayaba k'afarta ta turgud'e.....tayi baya ji kakeyi timmmmmm k'urummmmm! goggo tasaki k'ara tana dafe k'afa"meenah tayo salati ta fito tsakar gidan tana kallonta tace"subahanallahi garin yaya goggo?"wash k'afata! kira mun kabeeru dan Allah da alama gargad'e nayi bana iya d'aga k'afar"wayyo Allah sannu"tashi mugani to"tafad'a tana kama hannunta"tasaki ihu tana fad'in bana iyawa kije kisanarwa kabeeru" meenah batace komai ba tanufi parlourn "ta d'akko wayar goggo ta kira kabeer"yana d'agawa arikice meenah tace"yaya kabeer goggo batada lafiya"wlh fad'uwa tayi yanzun inaga kamar karayace tayi ko gocewa" "danko taka k'afar bata iyawa"dg d'ayan b'angaren kabeer yace"okay Allah yabata lafiya yanzun zankai my sweet laurat anguwa ne idan na dawo zanzo gidan"bejira cewartaba yakatse wayar"da mamaki meenah ke kallon wayar"ta fito tsakar gidan ta dubi goggo dake zaune durshan tana shafa k'afar ta tace"goggo bara nazo nasamu ki dawo d'aki akwai rana anan"yakukayi dashi ko baki kirashi ba?? na kirashi yace matarsa zaikai anguwa inya dawo zaizo......baki bud'e goggo tace"ita matar tasa tafini matsayi kenan agunsa? Amatsayina na uwar data haifasa??hmm! dama bakece ke sonshiba"shi wani damuwa yayi dake"wlh na tabbatar da yah Abdul ne komai son dayakewa Anty billy wlh anan zai nufo"kuma nasan itama zatama fasa zuwa anguwar"bara shi nakirashi"kasa mgn goggo tayi"meenah tafara k'ok'arin kiran yah Abdul"bayan yad'aga yayi sallama aladabce sbd azatonsa goggo ce"meenah tasanar masa komai"arud'e yace"subahanallahi"kinsan tsautsayi idan ya wuni baya kwana"gani nan zuwa yanzun "zanzo da mai gyara aduba k'afar"to shikenan yaya"tafad'a tana kashe wayar ta dubi goggo tace"saidai kiyi hak'uri da mgn ta"kinga d'an dayasan darajarki nan yace"gashinan zaizo damai gyara yanzun"k'ilan da yaya kabeer d'in yace"gaya nan bama za'a kira yah Abdul d'in bako?"shiru kawai goggo tayi takasa mgn"meenah tajata da k'yar ta maidata d'aki takoma wajen girkinta.... yah Abdul yana gama waya da meenah yakalli bilkisu dake juya miyarta taji tsokokin naman kasuwa"suka had'a ido dashi tayi saurin cewa"yah Abdul meke faruwa da goggon ne?"wlh billy nah fad'uwa tayi wai"shine zanje yanzun damai gyara adubata"subahanallahi! Allah yabata lafiya"Ameen yah Allah"karka damu yah Abdul zata sami sauk'i katashi kaje"to my billy yafad'a amma beda niyar tashi dg cikin kitchen d'in"rage gas d'in tayi ta kama hannunsa guda sbd dama gab suke zaune da juna"murya can k'asa tace"yah Abdul menene?"my billy wlh 3k ne dani ina kuma zaton sai kud'in daza'a buk'ata sunkai 10k"b'ata fuska tayi tace"yah Abdul miye amfanin sana'ata?"kasan Inda nake ajiye kud'i kaje ka d'auka mana"bama saika tambayeniba"dan komai nawa nakane"kuma ai goggo nima mahaifiyata ce ko? hakane bilkisu"amma hidimarki agareni tayi yawa"amma kasan Inda jiyane kafin kasiyo gero da sugar d'in dakace a ajiye sbd dama kunu idan na haihu"aida kanada kud'in ma"nika dena mun haka gsky banajin dad'i"tafad'a tana sakin hannunsa ta juya masa baya"murmushi yasaki yace"bana fushi bane abin mai gadon zinari"taso muje ki rakani saina d'auka kar ayita jirana"bbu musu ta d'ago kanta suka had'a ido"murmushi yasakar mata yana kama kunnan sa"batasan time d'in da dariya ta subuce mata ba"shima dariyar yayi yakama hannunta suka fito dg cikin kitchen d'in suka wuce d'aki yana tsokanarta da mai ciki tak'i haihuwa"itadai ta sharesa"10k cif ta k'irgo ta saka masa a aljihu"my billy 7k zaki bani ai"yafad'a yana riketa"yah Abdul kaje da 13k d'in koda ana buk'atar wani abu"ko kuma ka siyama goggo wani abu dasu zata saka maka albarka"tsareta da ido kawai yayi yana kallonta" yana mamakin kaifin tunani da hankalin da Allah yabata"yah Abdul kaje pls kar ayita jira Allah yatsare hanya"tafad'a tana matsawa dg kusa dashi suka fito atare dg d'akin yana amsawa da Ameen"yafita cikin farin ciki da nufin idan yadawo yanuna mata farin cikin sa yakuma gode mata"ya yarda idan Allah yabaka mace ta gari yabaka duk wani arzik'i"koda be baka dukiya ba...... Yah Abdul na fita✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ............yah Abdul na fita acab'a yahau yaje ya d'akko wani babban mutum mai gyara irin wannan matsalar"anata kiran sallar azahar suka iso gidan"hakan yasa yah Abdul kiran meenah tasanarwa goggo suyi sallah suma sallah zasuyi saisu shigo"bayan yagama wayar suka wuce masallacin anguwar"duk wani motsinsa bilkisu ce aransa"ahaka har suka idar da sallah suka nufo gidan goggon"meenah na zaune a parlourn"bayan ta taimakama goggo tayi alwalah da sallah"sbd bata iya tashi tsaye sai rarrafe takeyi"amsa sallamar su meenah tayi tanata kallon yayan nata sbd duk canzawar dataga yayi"fatarsa tayi frash gwanin kyau dashi" ta gaishesu gaba d'aya"ya amsa cike da kulawa tana tambayarsa ya jikin billy yace"Alhmdllh tana gida"to Allah yaraba lafiya yaya"Ameen yah Allah autarmu"yafad'a yana murmushi"kafin yayiwa goggo sannu da jiki shida mai gyaran"aka fara duba k'afar"atake mai magani yagano goggo ta kare cinya"sannan tasamu tsagewar k'ashi"salati kawai goggo keyi arud'e tana matsar k'wallah tace"to d'an nan nayi wata nawa kafin na warke??"to a gasky baba shi wannan ciwon kulawa yakeso"idan kin samu kulawa wata 4 kin warke"in kuma sai a hankali wata 6 ko 7 zakiyi"bama'a fatan hakan in sha Allah"cewar yah Abdul"yanata kwantar mata da hankali"shi kuma malamin nata aikinsa"wani wurin goggo ta saki ihu"sunfi awa guda ana mata d'ori"bayan angama"yah Abdul yatambayesa nawane kud'in aikin? yasanar masa 11k ne amma yabada 10k"kuma duk bayan sati 1 zaizo yadinga dubata"idan kuma da matsala to akirashi ta waya yazo"agabansu goggo da meenah yazaro kud'in yabashi"yamasa godiya yatafi"da kansa yah Abdul yayiwa goggo shimfid'a atsakar gidan cikin baranda"sannan yazo ya dakkota gaba d'ayanta ya kwantar da ita kan shimfid'ar"yadubi meenah yana fad'in ki hak'ura da zuwa skul yau"gobe in sha Allah zanzo time d'in dazaki tafi saina zauna da ita harki dawo"yanzun zan koma gida anjima da la'asar zan dawo ataimaka mata tayi sallah"to shikenan yaya"Allah yak'ara bud'i"ubangiji yasaka maka da alkhairi"kaima Allah yabaka y'ay'a na gari"yana murmushi ya amsa da Ameen"saidai yaso ace goggo ce ta masa wannan addu'ar"satar kallon goggon yayi yaga shitake kallo"amma jikinta asanyaye yake"goggo ni zan wuce zuwa anjima zan dawo"amma dan Allah karki dinga yawon motsa k'afar"kanta kawai ta gyad'a masa yafita dg cikin gidan"meenah ta zuboma goggo abinci da ruwa ta kamata"kafin ta rufe gidan ta shiga wanka"bayan ta fito ta bud'e gidan sbd bugawa dataji anayi"tana bud'ewa suka had'a ido da ummy"sak kamanninta irin na bilkisu"atake meenah tasaki murmushi ta duk'a ta gaisheta tana fad'in kamar ummynsu Anty bilkisu ko?"aikuwa nice"sannu da zuwa ummy shigo"da yauwa ta amsa tabi bayan meenah suka wuce ciki"goggo ga mamansu Anty bilkisu nan"madallah! maraba dake"cewar goggo tana kallon ummy"aranta tana mamakin ina taji bata lafiya?"ita azatonta yadda ta kori su Abdul dg gidan k'ilan mutuncinta yazube a idon iyayen bilkisu"tabarma meenah ta shimfid'a mata"bayan ta zauna suka gaisa da goggo ta mata yajiki"meenah ta kamata ruwa"kan goggo ak'asa tace"ashe kunji bani lafiya?"Eh wlh bilkisu takirani d'azun ai tasanar mun"Allah sarki"dg haka shiru yad'an ratsa tsakani"ummy ta turo ledar data shigo dashi tana fad'in gashi bbu yawa Allah yak'ara lafiya"goggo ta dubeta tana fad'in harda d'awainiya kuma?"to Ango sosai wlh"babu komai sai anjima"tun yanzun ?"wlh gaba naci ma"to madallah angode"meenah ta fito sukayi sallama"ummi bata fi 5 minit da fita ba"kabeer da laurat suka shigo cikin gidan"laurat nata wata yatsina tana b'ata rai"dan da alama bada son ranta tazo gidan ba"tana sanye da doguwar rigar shadda light green"da wani siririn mayafi irin na y'an mata"shikuma k'ananun kaya ne ajikinsa"tunda goggo ta d'ago kanta ta amsa sallamar su bata koma mgn ba tanadai kallonsu"meenah ta fito tsakar gidan sbd jin muryarsa"dama ita tun biki bata koma zuwa gidanshi ba"kallonsu tayi suka k'ok'arin zama kan tabarma"ta lura da yadda laurat ke iyayi da yatsina tana wani toshe hanci"abin yabama meenah haushi da mamaki"hakan yasa bata tankataba ta nemi waje ta zauna tana kallonsu tace"yaya kabeer ina wuni?"lafiya qlau"kafin yadubi goggo dako kanzil bata ceba tana duba ledar da ummy ta kamata kayan fruit"goggo sannu ya jikin?"da sauk'i ta fad'a atak'aice"ashe harma anyi d'orin?"wanda yadamu da lafiyata shi ya ajiye komai yakeyi yazo yakira mai gyara an d'ora mum "shiru kabeer yayi bece komaiba"saidai goggo tayi mamakin laurat dabata gaishetaba"meenah kuwa aranta cewa takeyi Allah yak'ara"gashi bilkisu datakema wulak'anci"mahaifiyarta tazo ta ganta ta kamata alkhairi"amma ga surukar datakeso tazo hannu biyu kuma bbu magana mai dad'i"kabeeru katashi kaje kaida y'ar iskar matarka bana buk'atarku anan"cewar goggo cikin masifa....ah ah gsky karki koma zagina! Akan me tozaki zageni?"kodan sbd ina auren d'an ki?"wacce gaba d'aya k'arya yamun na auresa dan shi basa'ar aurena bane...shiru meenah tayi sbd taga me kabeer zaice?"amamakin ta sai taga ya kalli laurat cikin k'asa da murya yace"I'm sorry sweetheart"kinsan yanayin ciwo ne yasakata yin haka"tashi muje musha ice cream"mom pls karki koma zagin matata gsky"dan ni banga abinda ta miki ba dazaki zageta"yafad'a fuska agimtse yana kallon goggo"tsaki laurat taja ta mik'e tsaye tana k'ok'arin tafiya"meenah na murmushi tace"akwai dalilan da suka saka zan barki ki gayama mahaifiyata mgn"amma tsakin dakikayi da wannan farar kike mai dogon wuya wacce kika baro agida"sannan kibi duniya Ahankali"laurat ta juyo taja tsaki batace komaiba ta fita"kabeer yadinga zagin meenah yanufota kamar zai daketa.....goggo dake zaune kamar dasata aguni"tana tuna ranar da yah Abdul yadaki nura sbd yagaya mata mgn"wacce maganar ma batakai zafin wacce laurat ta fad'a mata ba"amma gashi kabeer agabansa matarsa ta wulak'antata be d'auki matakiba"murya akausashe goggo tace"idan harka tab'amun yarinya ban yafe maka ba"beyi mgn ba yanata harare harare yajuya yafita"goggo tabishi da kallo tayi shiru kawai zuciyarta na zafi"meenah ma shirun tayi tana addu'a aranta Allah yasa wa'annan abubuwan su zama sanadin shiriyar halayen mahaifiyar tasu..... yah Abdul na isowa gidan yasamu bilkisu zaune tayi shiru "da alama ko wanka bata yiba"kuma bataci abinciba"yana dg tsaye bakin k'ofar shiga bed room d'in yace"my billy lafiya daiko?"naga ko sallamata baki amsaba balle kizo wajena.... yah Abdul marata da bayana! ta fad'a cikin muryar dake nuna tana jin jiki"subahanallahi! kodai haihuwar ce?"yafad'a yana shigowa ko takalminsa be cireba"yanufeta yana k'ok'arin janyota jikinsa"ta girgiza kanta tana fad'in karna b'ata maka jiki yah Abdul duk wannan abun yafara zubarmin"tafad'a a wahalce"koma miye yab'atani billy nita taki nakeyi"yafad'a yana janyota jikinsa suka rungume juna"ina da ina ke miki ciwo?? nan d'in ne yah Abdul"ayya haihuwace billy nah"bara na canza miki kaya muje asibiti ko?"ah ah yaya Abdul"nasan za'a kashe kud'i da yawa kawai ka kira inna mai k'osai ta zauna dani awancan d'akin"bazank'i ta takiba amma billy ance haihuwa nada had'ari kodai muje asibitin?"bata fuska tayi tace"nidai ka barni anan kaje ka kirata"dato ya amsa ya mik'ar da ita tsaye yad'auketa gaba d'aya yanufi wancan gudan d'akin da ita"be damu da karta b'ata masa jiki ba"k'asa kan tayis ya ajiyeta yafita da sauri"ita kuma ta tashi da k'yar ta nemo ledar sugar fara ad'akin ta shimfid'a ta zauna akai tana rintse ido sbd yadda mararta ke wani irin ciwo"saurin bud'e ido tayi sbd yadda taji wasu ruwa masu yawa kamar fitsari na fita agabanta"(fashewar fire) hakan yayi daidai da shigowar yah Abdul da inna mai k'osai ad'akin"billy nah sannu kinji?"yafad'a yana k'ok'arin nufarta"inna tace"kayi hak'uri kaje tsakar gidan kajira"in sha Allah tama kusa sauka tunda fire ta fashe"yah Abdul! billy takira sunansa Ahankali"da sauri yak'araso wajenta yaduk'a gabanta yakama hannun ta"k'ara tasaki ta chakumesa......atake baby girl ta fad'o duniya"jajir da ita kamar Abdul yayi kaki ya ajiye"saidai da alama bbu rai babyn ta fad'o"sbd bata numfashi kuma batayi kuka ba"kasancewar yah Abdul da billyn basusan komai ba"inna mai k'osai ce ta fahimci haka"Alhmdllh! yah Abdul ya ambata yana d'aga hannu sama"bilkisu tasaki nishi tana cikasa"har gefen rigarsa yab'aci da jini"kad'an je dg waje "bece komaiba yanata murmushi yace"billy sannu! kin bar jin ciwon ko?"kanta kawai ta gyad'a masa"ya mik'e tsaye yafito"elephant bucket yacika da ruwa yajona da heater dan akwai nefa"yazauna tsakar gidan yafara kiran meenah yasanar mata"kafin yakira musa"da yah Ana's da sauran y'an uwa"saidai shi baisan yarinyar bbu rai ba.....inna kuwa cibi ta yanke ta duba bilkisu taga bata k'aruba"tana dai zaune kan ledar tanata maida numfashi kuma jikinta Alhamdllh"inna na kallonta tace"saidai kuyi hak'uri bilkisu yarinyar bbu raima aka haifeta"kan bilkisu ak'asa tace"Allah yasa mai ceto ce"Ameen yah Allah"amma idan baku aminceba sai akira likita yazo yaduba sbd gudun kokonto"ta fad'a tana lek'awa tsakar gidan"yah Abdul na tsaye yakasa zama sbd murna"Abdul kamun zani d'an goyo"da wani zanin da bilkisu zata d'aura"dato ya amsa ya wuce cikin d'akinsu"bbu jumawa yadawo da zannuwa biyu"inna ta amsa ta koma ciki"acikin zani guda tasaka babyn"sannan ta ajiye zanin guda"ta lek'o takoma kiran yah Abdul"ya iso wajenta ya amshi babyn datake mik'a masa"kayi hak'uri Abdul yarinyar ina zaton batada rai"amma kana iya kiran doctor yazo yadubata"gabansa na fad'uwa yakalli yarinyar"sak yaga kamanninsane da ita" afili yace"ikon Allah mai yanda yaso"bara na kwashe ruwan zafin can inna sun tafasa sai naje na kira doctor yazo yaduba"yafad'a yana mik'a mata babyn"ta amsa ta koma ciki da ita"ta shimfid'a tabarma ta azata asama"bilkisu dai na zaune tayi ta gumi tana tuna dama haka ake haihuwa.... ruwan zafin ya kwashe a babban roban wanka yafita dg cikin gidan da sauri"inna kuma ta kwashe komai taje ta zubar tasaka aka d'ebo bedi"tazo ta wanke kayan da billy ta haihu dasu"sannan taje ta d'auki kujera takai bayi"da kanta ta taimaka mata suka fito suka nufi bayin"da kanta inna mai k'osai tayi ma bilkisu wanka na asali"sai gashi tun a bayin tafara jin dad'in jikinta"time d'in da suka fito anata kiran sallar la'asar"inna ta wanke bayin taje ta goge d'akin ta kunna tsintsiyar k'amshi"babyn ta d'auka ta mayar wajen bilkisu dake shirya jikinta"gata nan bilkisu nizan wuce gida Allah yabaki lfy" kidinga yawan kama ruwa da ruwan d'umi"kuma idan za'a miki wanka ki dinga shiga ruwan zafi kamar yadda na miki"sai abu na gaba ki dinga cin abinci"to in sha Allah inna nagode sosai"ga wannan bbu yawa"tafad'a tana mik'o mata dubu 3"wlh bazan karb'a ba bilkisu"dan Allah nayi miki ke kamar jikatace"ada nayi anguwar zoma amma nabari tuni"godiya bilkisu ta mata sukayi sallama"riga da siket na atamfa tasaka tashafa powder da jan baki da turare"saiga billy tayi shar da ita kamar ba ita bace ta haihu"zama tayi kan bed ta lumshe idanuwanta"yunwa da bacci na addabarta"dan dama tun tana girki takejin ciwon daurewa kawai tayi harta Ida..... sallamar yah Abdul da musa da wani taji atsakar gidan" shigowa yayi d'akin da leda bak'a a hannunsa" suka had'a ido dashi ya ajiye ledar"yana fad'in ah ah my billy me jego kece kika sha kyau haka?"murmushi tayi tace"kai kuma Angon jego ko?"ni Allah wannan kwalliyar taki tajan mgn ce kikamun ko?"batace komaiba tana dai murmushi yazo ya d'auki babyn"yadubeta yace" doctor zai dubata ne"okay ta fad'a shi kuma yafita"anan tsakar gidan doctor d'in yadubata yagano batada rai dan tun aciki ta rasu"jiki asanyaye yah Abdul ya amsheta yamasa godiya yatafi"musa na bashi baki da nuna masa akwai abinda ubangiji ke nufi da amsar ran yarinyar"fatansu Allah yasa mai cetoce"d'akin yah Abdul yakoma" billy na zaune tana latsa y'ar wayarta nokia"bilkisu saidai muyi hak'uri tunma aciki Allah ya amshi kayansa"Allah ya jikanta yasa mai cetoce"ya amsa da Ameen"karka damu yah Abdul Allah zai bamu wata ko?"hakane billy nah"zamuje yanzun mudawo arufeta"aledar nan akwai magani da yadda zakisha"kici abinci sosai kinji?"saiki kwanta kiyi bacci"to kaifa bazaki ci abincinba?"tafad'a kamar zatayi kuka ta lura yadamu da rasa babyn tasu"idan muka dawo zanci karki damu"nidai bazanciba"damun b'ata dake"yafad'a yana k'ak'aro murmushi"ta sakko dg samqn bed d'in ta amshi babyn ta ajiye asaman bed d'in"yayima yarinyar photo"bilkisu na tsaye gefensa ta aza kanta agefen jikinsa"my billy muje ku gaisa da abokina yamiki barka"nidai kunya nakeji"tafad'a tana b'oye fuskarta ajikinsa tana kukan shagwab'a"murmushi yayi yace"andena kunyar haihuwar fari yanzun my billy"muje ku gaisa"dato ta amsa ya kama hannunta suka fito tsakar gidan"gaisawa sukayi da musa yamata barka da gaisuwa sannan suka fita"bilkisu ta zubo abinci mai d'an yawa"shinkafa da makaroni da miyar naman kasuwa"ta duba ledar daya ajiye mata"maltina ce da magunguna sai ledar kaza gashashshiya"rabi ta d'iba ta d'aure rabin ta aza kan mirror......k'at tayiwa cikinta tasha magani"ko maltinar bata shaba tabarta sai zuwa anjima"tabarma ta shimfid'a mai girma sbd mutane in sunzo"ita kuma ta koma samqn bed d'in ta zauna tana matse k'afafuwanta"ahaka Anty kareema da inna hassana suka shigo(yayar ummi da k'anwarta)"ko minti 5 basuyi ba yah Abdul yashigo suka gaisa yad'auki babyn sbd aje a rufeta.....dandanan sai jama'a suka yita shigowa na kusa"dan har hafsat tazo"kasancewar bilkisu tayi wanka takumaci abinci"bbu wani girki da aka mata..... Da dare✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .......Da dare bayan gidan yarage jama'a yah Abdul yashigo sbd yasaba any time yana tare da bilkisu indai yana gida"yau duk sai yaji wani iri dabasu zauna atare ba"ga damuwar rasa babyn su"dama yana gama isha'i yaje ya amso wasu kud'i yasiyo ma goggo kaza gashashshiya yakai mata"yayi mamakin yadda tayi masa godiya"ta kuma sanar masa mahaifiyar bilkisu tazo dubata taka mata alkhairi"hakan ba k'aramin dad'i yamasa ba"gidan abud'e yake hakan yasa yayi sallama daya shigo"bilkisu ce sai wata mata data shigo a mak'ota"amsa sallamar sa billy tayi ta taso ta fito tsakar gidan"yah Abdul kadawo?"nadawo my billy"shine bakaci abinci ba kayita zama da yunwa ko?"ta fad'a tana ta kallonsa"sbd yayi wanka yacanza kayan zuwa k'ananu"ba k'aramin kyau yamata ba"yana k'ok'arin mgn matar dake cikin d'akin ta fito ta musu sallama ta tafi"billy kuma ta juya zata koma ciki yayi saurin rik'ota yana murmushi yace"miye na fushi billy nah?dama ana fushi da ango ne? gabanta yafad'i tayi saurin d'ago kanta tace"waye Angon?"dariya ya k'yalk'yale da ita yana haska furkarta da flash light d'in wayarsa yace"nine Angon jego ke kuma amaryar jego ko?"jikinsa tafad'a ta saki kukan shagwab'a"yana shafa bayanta yace"sorry sweetie nah kin iya kishi ko?"ni banida budurwa"gani da kamarki bilkisu miye zan gani awajen wata?"ku maza kun iya dad'in baki"nidai kazo muje kaci abinci"tafad'a tana jan hannunsa"idan bak'i sukazo fa?"bbu wanda zaizo sai inna mai duma"(k'anwar mahaifiyar ummi)itama nasan sai takai 9pm"miye zatazo yi?"anan zata kwana da safe zata dafa ruwa tamun wanka shinefa"my billy nidai dan Allah karkije wankan gidan nan"banaso amaidani marayan k'arfi da yaji"yafad'a suna shiga cikin d'akin"ya zauna kan carpet"ita kuma tafara k'ok'arin zuba masa abinci tana fad'in nima sbd kai banaso naje"amma wlh naji ana zancen"nidai zan sanarwa Abba bazakije ba"ruwan zafi da kaina zan dinga dafa miki"harma wankan basaina miki ba?"dariya tayi tace"ni kaina ban iyaba sai an koyamun balle kai"tafad'a tana ajiye masa abincin agabansa"ta zauna agefensa"kizo muci mana"na k'oshi ni"my billy tashi ki had'a tea mai kauri kisha da magungunanki kinji?"dato ta amsa tanufi kitchen"acan ta had'o tea d'in sbd akwai ruwan zafi a flask"bayan ta gama had'awa yazo ta zauna agefensa samqn pillow"shi yanacin abinci ita tana shan tea"bayan sun gama da kansa yabata magungunanta"yajata suka zauna kan bed d'in"tayi zamanta samqn cinyarsa"yanata kallonta yace"jiya kamar yanzun kina nan da ciki"kunnansa ta murd'e sukayi dariya atare"Ahankali yace"dama kin sanarwa ummi goggo bata lafiya?"eh bayan kafita d'azun d'in na kirata ai"Allah sarki ai taje ta dubata harda d'awainiya takai"wlh naji dad'i sosai"Allah yasaka da alkhairi"tana murmushi ta amsa da Ameen"bilkisu dake da family naki banida bakin muku godiya"kun mun halacci ba kad'an ba arayuwata"tabbas ka auro y'ar asali wacce ta fito tsatso mai kyau shine daidai"karkace sai y'ar masu kud'i ko kace zakabi kyau na fuska ko jiki kasota"gara kasota dan Allah" wlh bilkisu na hankalta da rayuwa"zancen danake miki yanzun wai k'anwar nura ta sami wani sim card tasaka awayarsa"shinefa bema saniba saida yaga anata kiran wayar"yad'aga yaga sim2 ne ake kiran"tambayarsa akayi waye shi kuma yana ina?"tsaki yayi yakashe wayar"wlh bincike yayi bincike har gida police sukazo suka tafi dashi cikin tozarci"wai ashe sim d'in na y'ar minister ne kuma ansaceta"anata nemanta ba'a gantaba"ayadda na fahimta wad'anda suka sace yarinyar suka yarda sim card d'in ta"shine tsautsayi yasaka k'anwar nuran ta tsinta"yanzun haka yana station an masa duka na fitar hankali......sai gashi da bakinsa yake fad'in alhakinane yaka mashi nayafe masa"dama kekunan shine yahad'a kai da wasu aka sace aka dawo aka kamani aka saka na biya kud'i"ni kuma wlh nace bazan yafeba billy"yaje shida Allah"ajiyar zuciya bilkisu ta saki tana fad'in ai dama shiyasa akace ka guji hakk'i"komai k'ank'artarsa kuwa"Allah yasa yagane gsky idan yafito ya gyara"ni kaina ban yarda ka yafe masa ba wlh"yana k'ok'arin mgn sukaji sallamar inna "hakan yasa bilkisu tabar jikinsa da sauri ta fito tsakar gidan ta tarbeta"shima fitowa yayi yagaisheta ya wuce wancan d'akin"bilkisu tabishi d'akin"tafara masa shimfid'a yana zaune yanata kallonta yace"billy nasan yau bazanyi bacciba za'a raba mana makwanci ko?"wlh nima haka"saidai muyi hak'uri nad'an lokacine ai"hakane tozo kiji wata mgn"bbu musu ta matso jikinsa yayi hanzarin had'e bakinsu..... romancing d'inta yakeyi sosai"saidai kawai sukaji muryar inna na kiran bilkisu"saurin cikata yayi tana gyara rigarta"murya can k'asa yace"my billy cikin dare kidawo pls nasamu na rage zafi kin san banida hak'uri"kanta kawai ta gyad'a masa ta fice dg d'akin da sauri..... ***************** ki manin kwana 3 kenan da haihuwar bilkisu"tayi shar da ita sbd kulawar datake samu awajen yah Abdul da innah"kuma iya bakin gwargwado komai yanayi iya k'arfinsa"goggo nacan dangi anata zuwa ganinta"kabeeru kuwa tunda akayi haka be koma zuwa gidan ba"abin yabama goggo mamaki yakuma yi mata ciwo"kullum yah Abdul zaizo da safe yagaisheta da jiki"sannan yadawo da rana da abinda Allah ya hore masa yakawo gidan dan dama sunada kayan abinci....ayau tun wajen 3pm meenah ta tafi skul dan lactures d'in yau na marece gareta"yah Abdul yazo ya zauna da ita"saida aka kira sallar la'asar yace"zaije yayi sallah masjeed yadawo"koda yafito wata farar motace yagani fake a k'ofar gidan"be damuba yayi gaba"yana barin wajen laurat ta fito dg gaban motar itada wata budurwa"laurat na sanye da abaya black ta dad'e da eye glass bak'i"tana rik'e da hand bag nata suka nufi cikin gidan goggo"bbu ko sallama suka shigo"k'arar takalminsu yasaka goggo dake zaune a tsakar gidan ta d'ago kanta"gabanta taji yafad'i ta tsuke fuska tana binsu da wani irin mugun kallo"laurat tasaki murmushi tana zare eye glass nata"ta zuge hand bag nata ta zaro dorina tana murmushi ta kalli goggo ido cikin ido tace"ke tsohuwar banza! yau zanyi maganinki na kirana da kikayi da y'ar iska"ta yadda banzan d'anki zaiyi zuciya yasakeni"dama k'addara tasaka na auresa amma tunda na gano fasik'i ne manemin matan banza na tsanesa"inda ayanzun inason kabeer wlh da saina rabaki dashi"kuma dama ba sonki yakeyiba kece kika damu dashi"ta fad'a tana nufo goggo da dorinar a ahannunta"goggo ta zaro ido tana nuna kanta tace"nikike zagi kuma kike k'ok'arin duka? k'awar laurat na dariya tace"yanzun zaki gani ki dena tambaya ma"goggo na k'ok'arin mgn laurat ta fara tsula mata bulalar iya k'arfin ta"tasaki ihun azaba"ita kuma tana cigaba da dukanta tako ina"gashi goggo bbu damar ta tashi k'afa adore"tana ihu da komai laurat duk tafashe mata baya"kafin taja tsaki tana huci tace"dg nan dama gidanmu nayi kisanar masa ya aikamun da takardar sakina"tana fad'in hakan suka fita da sauri sbd gudun kar asamesu"fuskar goggo jage jage da hawaye tana jin radad'i ajikinta tana wani irin numfashi sbd tsananin b'acin rai.....tana ahaka yah Abdul yashigo da sallama"turus yayi arikice yace"goggo lafiya kike kuka?"Abdul matar kabeeru ce tazo yanzun ta zageni ta kuma dokeni da bulala"ta fita yanzun nan itada k'awarta"what??? yafad'a da k'arfi yana zaro manyan idanuwansa yana isowa gaban goggo yana duba jikinta"idanuwansa jajir ya d'auki wayar goggon yana huci yafara k'ok'arin kiran kabeer"hands free yasaka wayar"gab da zata tsinke kabeer yad'aga yana fad'in wai lafiya aka isheni da kira?"kai wawa lusari! dani kake mgn bada goggo ba"y'ar iskar matarka tazo har gida ta daki mahaifiyarmu ita matsiyaciya"wlh nayi arba da ita koni ko ita muddin baka d'auki matakiba"yoni wane mataki zan d'auka zaka kirani kanamun wasu surutai da ihu?"ita goggon damuwa tayi dakai dakake tada jijiyoyin wuya akanta?"tabbas kacika dak'iki dakake wannan zancen" iyaye basai sun soka kake kare mutuncin suba"okay to ni bazan kareba"bbu matakin dazan d'auka sbd bansan yadda akayiba"kana nufin bazaka rabu da itaba balle ka hukuntata?"eh inason matata bazan rabu da itaba....yana fad'in hakan yakashe wayar"goggo na kuka da hawaye zuciyarta na zafi tace"kaicona dana d'auki son duniya na zab'i d'an bai kamataba na aza akansa"Allah ya isa tsakanina dakai da ita"Abdul ka barshi dg shi har ita"nasan tabbas kace zaka d'auki mataki komai zai iya faruwa sbd ubanta yanada kud'i"na shiga ukku ni fatima"na zab'i y'ar banza marar tarbiyya"wacce bata dace data zama surukataba"ga yadda ta kwashe dani"Allah sarki bilkisu! yarinyar arzik'i"wacce bata iya had'a ido dani"balle harta iya gayan bak'ar magana koda mi zan mata....bata k'are zancen ba ta b'ingire tana maida numfashi ta danne saitin zuciyarta"yah Abdul yanufota arikice yana kiran sunanta"wani irin tari goggo keyi tana dafe kirji"dagota yayi ya jinginata ajikin pillow yaje ya d'akko ruwa yazo yana bata"yana fad'in kiyi hak'uri ki dena tuna wannan abin da yafaru"shi kuma Allah ya shiryesa"karkiyi masa baki goggo"ita duniya haka take zatayi aiki akansa"shiru kawai tayi tana kukan zuci"gaba d'aya rayuwar ta mata k'unci"ga nauyi da nadamar abinda tayiwa yah Abdul aranta"sai yanzun tagane Allah yamata kyautar d'a nagari amma bata ganeba sai yanzun"suna ahaka baffa Aminu da baffa mukhatar suka shigo cikin tsakar gidan"yah Abdul yamusu sannu da zuwa"ya shimfid'a musu tabarma"yakamusu ruwa"bayan sun gama gaisawa suka sha"kallo d'aya baffa Aminu yama goggo yasan tanada damuwa"bayan sun mata yajiki tana kuka tasanar musu abinda ke faruwa"baffa ya girgiza kansa yace"Allah ya kyauta ayanzun me kika fahimta a wannan al'amarin?"ita dama duniya haka take"idan kanunawa d'a so to tabbas zakayi nadama had'e da dana sani"wanda bakyaso kika nuna kamar ba kece mahaifiyar saba shine yasan darajarki da mutuncinki"dashi da matarsa"dan da bakinsa gaya nan zaune" idan muna waya yake sanarmun kyawawan halayen ta"kuma ni dama tunda mukaje neman aurenta nasan yadace da y'ar gidan mutunci"sbd dattako na iyayenta"amma ke sarkin kwad'ayi bakimaso munje awajen neman auren kabeer ba sbd kar ace danginsa talakawa ne"to wlh ki gyara kuskurenki fatima....Abdul yakuma hak'uri?"yafad'a yana maida kallonsa ga yah Abdul"kansa ak'asa yace"Alhmdllh baffa"madalallah! dama munzo garin da safe sbd muna kawo shanu anan"saina tuna ka kirani kasanarmun bata lafiya kuma mai d'akin naka ta sauka"shine nace mu biyo"kazo muje ga tunkiya can a mota na baka ayankama mai jego"dukda dai bbu rai kyautatawa ce ayanka mata d'in" taci naman ta maida ruwan jikinta"baki washe yah Abdul yakama godiya yana fad'in"wlh ni kaina nayi tunanin hakan baffa"to ita da kanta tacemun yah Abdul nidai tunda bbu rai karkayi yankan komai kana ta kanka"Allah sarki mace ta gari kenan"to a yanka mata dan Allah"Allah yayi muku albarka bak'i d'aya"mu zamu wuce"goggo ta musu godiya suka fita atare da yah Abdul"bbu jumawa yadawo da tunkiyar"kuma bbu laifi babbace dan idan siyota zaiyi zatayi 50k"goggo tace"kagode sosai saika d'aureta acan nanda kwana 4 sai ayanka mata"yayi mamaki sosai danshi bada niyar ya ajiyeta anan yakawotaba"yazo dai da ita yanuna mata"ya yadda tabbas abinda yafaru yasaka goggo sauyawa"beyi musuba yad'aureta da igiya"yafita k'ofar gidan yatura sadeeq yasiwo kayan abincin dabbobi "ya ajiye mata agabanta"yazo yazauna"yana anan har meenah ta dawo gab da sallar magrib"sallama yayiwa goggo yatafi"yana mamakin wai tana fad'in yagaishe da bilkisu"bayan fitarsa goggo na kuka tasanarwa meenah abinda ke faruwa"salati meenah tayi"ranta ab'ace tana duba jikin goggon"hawaye masu zafi suka wanke mata fuska....cikin raunin murya tace"kiyi hak'uri da abinda zan fad'a miki goggo"wlh tallahi nina san harda hakk'in yah Abdul da Anty billy haka yafaru dake"miyafi bak'in ciki atakaka bakada halin ramawa?"yanzun in bacin dakika tsaida yaya Abdul"zaije yayi ko menene sbd kare mutuncinki"amma kinsan dg k'arshe ba abu me kyau zai biyo bayaba sbd ubanta nada kud'i"shiyasa kika hanashi"Anty bilkisu bbu irin takurawa da matsawa daba kiyi mata ba itada yah Abdul"bata miki mgn da ihu sai cikin ladabi"amma wannan y'ar iskar ko gaisheki bata yi balle tasan ke uwace awajen mijinta"gashi shima bai d'aukeki da daraja ba"yanuna bakida matsayi awajensa"wlh Inda yah Abdul ne ba fata nakeba"ko wane irin SO yakeyiwa mace ta miki haka yabarta har abada"amma ga yah kabeer yanuna bazai rabu da itaba"kin koresu yah Abdul agidan nan sbd shi"bayan yaso yaketa mutuncin matar yayansa"sai gashi gasky tayi halinta kince da bakinta take fad'in manemin mata ne"kuma ba k'arya tayiba"tun kafin ya aureta nasan yana neman mata hakama yah Abdul yasani"wlh goggo ki nemi gafarar yah Abdul da Anty billy tun lokaci bai k'ure mikiba"ki guji addu'ar wanda aka zalinta"hak'k'i komai k'ank'artarsa hakk'ine"bawai fad'a nake miki ba"ah ah kullum ina k'ok'arin ankarar dake kiyi abinda ke daidai kidena biyewa son zuciya"goggo na kuka jage jage da hawaye tace"tabbas meenah na sani"tun bayan barin su gidan nan naketa fama da miyagun mafalkai"wlh meenah zuciyata ciwo takeyi sbd wannan b'acin rai"na haifi d'a da cikina matarsa ta dakeni amma ko ajikinsa bashida alamar d'aukar mataki"mi yafi wannan ciwo?"fatana Allah yabani lafiya naje har gida na rok'i bilkisu gafarar abinda na musu"wlh nayi nadama meenah"ajiyar zuciya tasaki tace"Alhamdllh goggo Allah ya yafe mana gabaki d'aya"ta amsa da Ameen jikinta asanyaye"zuwa magrib zazzafan zazzab'i yakama goggo da ciwon kai sbd dukan datasha da kuma kuka"acikin daren yah Abdul yazo shida musa da meenah da wata yayarta suka kaita asibiti acikin wata motar abokinsu"wanda saida musa yakashe 8k dan yah Abdul beda kud'i"anan aka gano ta kamu da ciwon zuciya"adinga kiyaye b'acin ranta"meenah tasha kuka sbd ganin wata banza tayi sanadin mahaifiyarta ta kamu da ciwon zuciya"sai awashe gari da safe aka mayar da goggo gida...... Ayau take 7days da haihuwar bilkisu....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .......ayau take 7days da haihuwar bilkisu"wanda ba wani bidia za'a yiba ayau d'in"hasalima bilkisun tace"batayin wani taro"amma dukda haka anyi abinci kala2 na suna tuwon masara da jallop rice"sannan tayi kwalliyarta cikin sabbin d'inkuna kala 2 data bayar acikin sauran kayan lefenta aka d'in ka mata"tayi kyau masha Allah"saidai tayi mamakin yankan da akayi mata"fatanta Allah yasa ba bashi bane yah Abdul d'in yaciwo"kasancewar tun bayan angama yankan baya gidan"yatafi d'akko mai gyara akoma duba k'afar goggo"ga ciwonta na zuciya yatashi"sbd idan ta tuna wai matar d'an data haifa tazo ta nakad'a mata shegen duka"sai taji kamar zuciyarta zatayi bindiga"sbd b'acin rai da damuwa"kuma gaba d'aya kabeer ya d'auke k'afarsa agidan kamarma ya manta yanada mahaifiya agidan"dg yah Abdul sai meenah kawai ke kulawa da ita"gaba d'aya ta kasa rok'ar yaya Abdul gafarar abinda ta masa dan wani irin nauyinsa takeji"sosai goggo ta canza acikin y'an kwanakin"yah Abdul bayan yakira me gyaran yazo yadubata"bbu laifi kuma gyaran yayi kyau sbd irin kulawar datake samu"bayan tafiyar mai gyaran yah Abdul yanufo gidan"amma gaba d'aya jama'a sun cika gidan"kasancewar sa dama k'arami"hakan yasa yafasa shiga yakira billy ta waya "ta fito asoro "tana sanye da shadda milk colour irin colour d'in ta jikinsa"tayi kyau har tagaji"bilkisu idan ka kalleta zaka d'auka budurwace sbd yadda jikinta yayi kyau tayi dumur mur da ita"had'a ido sukayi ya langab'e mata kansa"ta hararesa tana turo d'an bakinta"my sweet billy laifin menayi aketa hararata?"kuma gashi kinyi kyau sosai"ai ban kaikaiba"tun safe ban koma ganinkaba sai yanzun da la'asar"tafad'a tana matsowa dab dashi"yakama hannunta yana kallon lallen daka amata ja da bak'i"Ahankali yace"wlh ina gidan goggo"batajin dad'i ga kuma ciwon nata yakamata aduba"shiyasa najima acan"ayya ya jikin nata?"da sauk'i tana gaisheki itada meenah"dukda meenah tace"abaki hak'uri zuwanta guda tunda kika haihu"to ai na mata uzurin kulawa da goggo datakeyi"Allah dai yabata lafiya"Ameen yah Allah"amaryar jego"wai miye sirrin ne my billy?"kullum sai kyau kike k'arawa"yafad'a yana murmushi yana tsareta da lumsassun idanuwansa"nidai bbu wani sirri yah Abdul"meyasa baka shiga ciki ba?"sbd mutane shiyasa"yanzun ma wajen musa zanje da isha'i zan dawo"nidai Allah yamun nisa"ta fad'a tana b'ata fuska"yanata kallonta yana murza tafin hannunta dake cikin nasa"murya can k'asa yace"my billy yaushe jinin nan zai d'auke ne pls?"d'an juya idanuwanta tayi dan ita 7days d'in nan dabai kwanta da itaba jinta takeyi normal"amma tasan daya ga jini ya d'auke tashiga ukku da fitinarsa danko ranar da zata haihu da safe saida ya kwanta da ita...kinyi shiru?"ajiyar zuciya ta saki tana fad'in nidai bansan time d'in dazai d'aukeba"idan ya d'auk'e zan sanar maka ai" ke my billy bakya tausayamun bayan kinsan yanayina ko?"yafad'a yana rungumota ajikinsa"d'an murmushi tayi tace"kaima kasan ina tausaya maka yah Abdul?hakane yanzun kinga saina koma baki wani babyn ko?"d'ago kanta tayi dg jikinsa zatayi mgn sukaji motsin mutane"hakan yasa ta matsa dg jikinsa tana fad'in nidai zan koma cikin gida"kaje Allah yatsare kuma banda kallon matan waje"yayi murmushi time d'in da mutanan suka shigo"sannu ta musu suka wuce ciki"yah Abdul yace"my billy da alama hafsat d'in musa ce ta b'ata min ke da kishi"dan kafin ki haihu saida naje na musu shari'a"dan zafin kishinta yayi yawa"abinda kakeso kake kishi"idan kishin laifine saimu dena nunawa akanka"tafad'a fuska bbu walwala"yyi saurin rik'ota yana murmushi yace"maida wuk'ar billy nifa wasa nake miki"canza topic d'in tayi da cewa bakaci abinci ba?"naci agidan goggo" wai yah Abdul danace karka wahalar da kanka wajen yin wani yanka tunda bbu rai haihuwar"shine kayi ko?"d'an murmushi yayi yaja hancinta yana kissing gefen kumatunta"tayi murmushi tana shafa kansa Ahankali yace"baffa Aminu ne yakawo yace ayanka miki my billy"yyi hakane sbd yanajin dad'in yadda kike zaune dani da zuciya d'aya"dan Allah bilkisu duk rintsi karki barni"zan iya rasa raina idan kika gujeni sbd zuciyata ta saba dake"ayau nasanarwa Abba bazakije wankaba"da kaina zan dinga dafa miki ruwan"ke harma girkin tunda kin koyamun saina dinga mana ke ki kwanta ki huta kinjiko?"ah ah yah Abdul zan dinga mana girki"ruwanma tunda dai lafiyata qlau saina dafa da kaina ko?"kefa y'ar gatana ce"ina fatan inna ta dena miki wankan kece keyi da kanki?"eh nice keyi"okay ki koma ciki kar A nemeki"okay ta fad'a"yakoma sunbatar lips nata"tana dariya tace"ka gogi jambaki"yana cikata yace"bbu komai idan na dawo anjima be gogeba, shanyesa zanyi gaba d'aya"yafad'a yana murmushi tana masa fatan yadawo lafiya tanufi cikin gidan cike da so da k'aunar mijin nata.... Afannin magajiya kuwa suna waya da jidda sama sama tun bayan auren"jiddan kuma bata tab'a sanar mata wata matsala ba"wata 3 dayin auren"magajiya ta kirata tasanar mata kayan abinci sun k'are"shine ta tura mata kud'i ta POS taje ta cire suka yi siyayyar kayan abinci"to tun bayan nan bata koma waya da jidda ba"jiddan bata kiraba ita kuma idan ta kira bata samu"kusan sati 2 zuwa ukku"wanda yayi daidai watan jidda 4 agidan Alh duniya"sosai hankalin magajiya yatashi tafara tunanin zuwa abujan dukda batasan gidan jidda d'in ba.... jidda kuwa tun bayan wannan al'amari yafaru"kusan sati 1 da faruwar haka Alh duniya yacigaba da mu'amala da ita ko ranar girkinta koba ranar girkin taba"idan yaso fita yawonsa na taron siyasa yasaka amata make up na kece raini yafita da ita"sannan itake aikin komai ba part nata"tayi girki da kanta takai masa sannan "yaransa y'an mata suzo part nata da friends nasu suyi abinda sukaga dama bata isa ta tankaba"kwanaki data daki guda acikinsu"aranar jikinta yagaya mata wajen Alh duniya"mugun duka yamata"sannan yak'wace wayarta da key d'in motarta"hakan yamata k'unci sosai aranta"duk tayi duhu ta rame"gashi bata fita ko ina kimanin watanta hud'u agidan"ko wancan satin Asee baby tazo amma mai gadi yahanata shiga"bisa bin umarnin Alh duniya"saidai tasanar masa yafad'a ma jidda tunda ta kirata bata samunta....gaba d'aya dana sani da nadamar auren Alh duniya ne aran jidda"ayanzun so takeyi tasamu yabata wayarta ta gudu tabar masa gidansa...dan ayau harta kwashe kayanta ta bama mai gadi ya ajiye mata cikin dare zata fita taje hotel ta kwana da safe ta wuce gida"wajen k'arfe 6 na marece jidda ta nufi part d'in Alh duniya sbd taje ta samu ta lallab'ashi yabata wayarta"kuma ayau itace da girki dan har abinci takai ad'azun"bbu kowa a parlourn"hakan yasa ta nufi upstairs ta tura k'ofar ta shiga"nan ma baya nan"wancan gudan d'akin ta nufa.....cak ta tsaya tana zaro ido sbd jin yana waya kamar haka....gsky tafida! na sanar maka bazan iya bada tsaffin matana ba"sbd na jima atare dasu"kuma na haihu dasu"zandai bada amaryata kawai"azuk'e jininta a k'wak'wule mata ido"sai Ayi abinda yadace nasamu naci zab'en nan.....wani irin mugun juyawa cikin jidda yayi tana zaro ido kamar zasu fito waje sbd bala'in firgita da tashin hankali datayi"ta matsa cikin kirman jiki ta fita da sauri kamar zata saki ihu"sai zufa keta keto mata"kasancewar jidda ta iya makirci itama tana shiga part nata tayi k'ok'arin had'a gobara "dg kitchen nata zuwa bed room d'in ta da parlourn ta"sannan dataga wutar ta kama ta fito tana kururuwa"mutan gidan da yaransu da mai gadi sukayo part d'in"shima Alh duniya akaje aguje aka sanar masa aka fara k'ok'arin kashe wutar"anan jidda tayi amfani da wannan damar ta shiga part d'in sa "da hijab ajikinta"ta binciko wayarta ta d'akko masa kud'i kusan 300k taje d'akin me gadi ta d'auki troley nata tabar gidan"anata kiran sallar magrib ta iso tasha tahau motar sokota"komai nata harda wayarta tasaka k'asan troley nata da kud'in"sannan ta aza kaya asama aka saka boot"wajen k'arfe 12:30 na dare sukayi mummunan accident"wanda jidda ta rasa k'afarta guda"wanda saida asuba aka nufi asibiti dasu dan harma sun kusa isowa sokoto.....Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe"🥹 saida jidda tayi kwana 2 batasan Inda kanta yakeba"time d'in data farko ta ganta cikin wannan yanayi na tashin hankali"saida aka mata alluran bacci sbd yadda ta rikice tana sabbatu kamar zata rasa imaninta"tanata tambayar akwatin kayanta"sai wajen k'arfe 4:30 pm sannan takoma farkawa da ihu kuma tana kururuwa da kiran sunan ummanta"da fad'in Alh duniya ya cuceta"tana wani irin kuka mai cin rai tana kallon kanta da jikinta"ga wata iriyar yunwa na damunta kamar ta shekara bataciba"wani doctor dake cikin d'akin yana duba duk wad'anda akayi accident d'in dasu yadaka mata wata rikitacciyar tsawa adole ta nutsu"dan Allah ku kaini gidanmu asokoto nake"ina kayana dan Allah?"ki duba k'asan gadon dakike kayanki na nan"wani yadubamun bana iyawa"dan Allah kuce mafarki nakeyi ba gsky bane"banza yamata yafita"wata nurse ta shigo"jidda na zaune tanata kuka idanuwanta sunyi jajir"ta dubi nurse d'in tana fad'in dan Allah kitaimaka mun ki bani troley nah akarkashin gado"sannan fitsari zanyi kuma inajin yunwa"yatsina fuska tayi tana binta da kallon raini da wulak'anci tace"bakida hankali ko?"nizan kaiki kiyi fitsarin ko kuwa abincin dazaki ci zan baki?"troley dai zan iya taimaka miki na mik'o miki"kuka jidda takoma fashewa dashi"tana tuna kanta abaya"Inda tasan haka zai faru da ita wlh data zauna agidan Alh duniya bata fitoba dadai ta rasa k'afarta"yanzunfa ta nakasa kenan?ta tambayi kanta tana fashewa da wani irin mugun kuka"nurse d'in ta d'akko mata troley d'in"tabbas natane"jiki na kirma tafara dubawa"kayanta komai na ciki da wayarta amma bbu kud'i"da alama bincikar kayan akayi"wayarma k'ilan basu gantaba da an had'a ansace da ita"wani sabon kukan jidda ta saki tana kunna wayar"Allah yasa akwai chaji kuma akwai kati"atake ta kira magajiya"bugu 2 ta d'aga wayar"jidda ta fashe da kuka tana fad'in nashiga ukku umma"na rasa k'afata umma na bani na lalace....ta fad'a tana fashewa da uban ihu da kururuwa"arikice magajiya tace"jidda ki nutsu kimun bayani"banajin abinda kike fad'a sosai"sannan kidena kuka fad'amun ya akayi??"tana kuka tasanar mata komai"magajiya ta gwalo ido waje tana salati"had'e da tsinewa Alh duniya albarka"tana fad'in jiddan tana ina?cikin kuka tasanar mata suna asibiti tazo ta tafi da ita"tana gama wayar ta fashe wani sabon kukan"nurse d'in na kallonta taji tabata tausayi"kiyi hak'uri ki dena kuka"ki barni nayi kukana komai yafaru dani nice najawo da kaina"yasunan wannan asibitin?"nurse d'in tasanar mata"yo ai munzo sokoto d'in ma"cewar jiddan tana koma kiran magajiya"bayan ta sanar mata ainahin Inda take takashe wayar"da taimakon nurses guda 2 jidda tayi fitsari awata silver tayi tsarki"sannan suka canza mata kaya"dama an mata dressing d'in ciwon"tana anan tana kuka yunwa na damunta kamar zata mutu"kusan awa d'aya saiga magajiya da k'anwarta atine da wani d'an yayar magajiyar sunzo"jidda ta kama kuka"magajiya itama kuka ta kamayi cikin tashin hankali"anan shi namijin mai suna umar yaje wajen doctors sukayi mgn"yayi signing sannan aka basu jidda"saidai dole asata a wheelchair"wacce saidai jiddan ta musu transfer d'in kud'in kujerar aka azata aka turata suka fita suka sami abin hawa"jidan na tuna Inda bbu wayar to yaya zasuyi??"kasancewar akwai tafiya dan dama ba cikin garin sokoto bane"sunjima a hanya sannan suka ido gidan anata kiran sallar magrib"atine da magajiya sukayiwa jidda wanka"aka bata abinci taci tasha magani"cikin y'an awanni abinda yafaru yakarad'e anguwar"wai jidda ta zama gurguwa"kankace me?"jama'a nata sintirin zuwa dubiya danjin gulma"kuma acikin daren aketa shigowa..... *********************** Kimanin satin bilkisu 4 yau kenan da haihuwa"wanda tana agidan da suke bataje wankaba"kuma yah Abdul da kansa yake dafa mata ruwan wanka"jini yafi 4 days da d'aukewa amma bata sanar masa ba tayi shiru"gefe guda kuma umman billy nata kamata kayan gyaran jiki" ciki da waje"kullum billy da Abdul cikin son juna da faranta ran juna sukeyi"kullum yah Abdul baya barinta sai yayi romance nata"sai yayi awa 2 yana romancing dinta"haka lips nata da breath nata zasuyita ciwo da zafi"haka dai zata daure dan tasan yah Abdul bbu sauk'i ta wannan fannin....ab'angaren goggo itama jikinta Alhmdllh da sauk'i"kuma har yau kabeer bata san babin dayake acikiba"yah Abdul ne kawai ke kulawa dasu da d'an abinda Allah yahore masa"na wannan sana'ar gini dayakeyi.... Asafiyar yau talata tunda yah Abdul yafarka yakejin fad'uwar gaba kuma girarsa ta gefen dama nata harbawa"koda yazo wajen aiki jikinsa asanyaye yake"gaba d'aya hankalinsa na wajen goggo"hakan yasa yabar wajen aikin yanufi gidan goggo"dan bbu nisa sosai ak'afa ma yatafo"kasancewar aikine yatafi ba wasu kaya masu kyau ne ajikinsaba"saidai tsantsar kyawunsa da kamalarsa dasuke saka ko baiyi shiga mai kyau ba dole yaburgeka"yana cikin tafiya gefen hanya cikin nutsuwa"kamar ance yakalli k'asa"kawai yaga wata wallet ajiye kan sawun tayar mota"da alama fad'uwa tayi wajen za'a shiga ko fita dg cikin motar"duk'awa yayi ya d'auki wallet d'in"yaduba yaga ATM card guda 2 da id card da wata y'ar takarda aciki"I'd card d'in yaduba yaga pic d'in wani babban mutum da contact nasa da matsayin aikinsa"ga kuma sunansa dake a rubuce" *Alh mukhatar haruna* yamaimaita sunan aransa...... y'ar tafiya yyi mai d'an nisa"gab dazai iso gidan goggo yasamu wani dakali ya zauna yazaro wayarsa yasaka contact d'in mutumin awayarsa yafara dealing d'in number....✍️ zazzafan sharhi😎😎 wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ..........cikin nutsatstsiyar muryarsa yayi sallama time d'in da yaji wayar tashiga an d'aga ana fad'in hellow! Ahankali yace"dan Allah ina son mgn da Alh mukhatar haruna"dg d'ayan b'angaren akace ai dashine kake mgn"masha Allah! dama wata wallet ce taka na tsinta agefen hanya"wajen titin anguwar gobirawa zuwa Alkanchi"subahanallahi! to wlh banma san na yar ba"tabbas yau munje anguwar"gashi kuwa na duba bbu ita a aljihuna"ayya to yanzun ina zan sameka naka maka??gsky kai da alama mutum ne na gari"dan wannan wallet d'in dakake gani akwai abubuwa masu matuk'ar mahinmanci nawa aciki"bandamu da ATM cards nawa ba"sbd zan iya sawa arufe mun accounts"amma akwai wasu takardu dake ciki masu mahinmancin gaske awajena"idan bbu damuwa kamun kwatancen Inda kake sai nazo naka maka"cewar yah Abdul Alh mukhatar ya amsa dato yana masa kwatancen comparny nasu"yasanar masa idan yazo yakirashi"bayan sun gama mgn"yah Abdul ya nufi gidan goggo....kamar ko yaushe goggon na zaune cikin baranda"tayi tagumi da alama tunani takeyi"duk tayi rama gata nan dai da ita"yyinda meenah na kitchen tana girkin abincin rana"d'ago kanta goggo tayi ta amsa sallamar sa "gabansa yafad'i sbd yadda yaga gaba d'aya dukta canza ga alamar damuwa atare da ita"goggo sannu da gida ya jikin?? yafad'a yana k'ok'arin zama"kuka goggon ta fashe dashi tana fad'in" dan Allah Abdul ka yafemun abinda na maka abaya sharrin shaid'an ne dason zuciya irin nawa.... subahanallahi! dan Allah goggo ki dena wannan kukan"bbu komai niya wuce awajena"nine yaka mata na rok'eki gafara idan namiki laifi ba keceba zaki rok'eni"ah ah Abdul"nima na maka ba daidaiba na zalinceka"dan Allah ka rok'ar man bilkisu yafiya"kabeeru kuma Allah ya shiryeshi abinda zance kenan"kimanin wata guda kenan ban sashi a idona ba"dan Allah ki dena zancensa goggo"addu'ar shiriya kawai zaki masa"nima abinda nace mata kenan yaya"cewar meenah tana fitowa dg cikin kitchen d'in"hakan yayi daidai da shigowar hjy falmata(mahaifiyar laurat) da k'awarta hjy dije"dg yah Abdul har meenah kallonsu sukeyi da ita kanta goggon"sbd sun shigo bbu ko sallama"malamai lafiya zaki shigo mana gida bbu ko sallama?"cewar yah Abdul fuska agimtse"kai dakata iya matsayinka! uwarka ita ce si'ar mgn ta gata nan zaune bakai ba"cewar hjy falmata tana bin yah Abdul da wani shegen kallo na wulak'anci"goggo ta dubeta tace"ke k'aramar marar kunya ku fita idona na rufe uwar mi yakawoki gidana?"wani banzan kallo tayiwa goggo ta kuma kalli gidan"tana yatsina fuska tace"na tausaya miki dakika d'auki wannan bolar amatsayin gida"gargad'i nazo na miki ba wata tsiya nazo nayi a wannan shegen gidan ba"kiyiwa d'an iskan yaron ki mgn"ko nace fasik'in d'anki mgn"yasakarmun y'ata ko kuwa kotu zata rabamu"na rantse da girman Allah... ..tana gida kima nin wata guda tasanar mana mugun halinsa"shi d'an iska yak'i sakinta"koso yakeyi abashi ita yaci gaba da zama da ita ya lik'a mata cuta tunda d'an bariki ne??"afusace yah Abdul ya mik'e tsaye murya akausashe yace"ke wacce batasan darajar mutaneba kiyi gaggawar barin nan wajen "ko kuwa wlh na baki mamaki"kije ki d'auki duk matakin da zaki d'auka akansa mana ina ruwan mu daza kizo kina mana burga da wata hayaniya??....hjy dije taja tsaki takama hannun hjy falmata data kasa mgn sbd kwarjinin da yah Abdul yamata"muje dije zakuga yadda zamuyi dashi"ta fad'a suna juyawa sukayi waje"meenah ta fashe da kuka tace"kinga irinta ko goggo?"kinga illar kwad'ayi da neman suna"ada kina ganin ai laurat itace ta dace ta zama surukarki"meyafi haka ciwo azo har gida aci mana mutunci?"....tarin da goggo keyi yasaka meenah tayi shiru"yah Abdul yabata ruwa yana fad'in ta dena saka damuwa aranta kar ciwonta yatashi"share hawayenta kawai goggo keyi"tanajin tsanar halayenta nada"tabbas mutunci yafi komai arayuwa"saita tuna mahaifiyar bilkisu har gida tazo ta ganta da jiki"amma wannan gashi tazo har gida taci mata mutunci....sosai yah Abdul yadinga bama goggo baki"harta d'an sake sannan yamusu sallama qkan zaije wani waje yadawo"abin mamaki saiga goggo na fad'in Allah yatsare yabaka nassara"Allah yayi maka albarka Abdul"Allah yawada taka duniya da lahira"shida meenah suka amsa da Ameen yah Allah "tsabar murna yah Abdul daya fito asoro saida yayi k'wallar farin ciki"kai tsaye bakin titi yanufa yatari acab'a yanufi comparny d'insu Alh mukhatar.....bayan ya iso yakirashi ta waya"yafasalta kamaninsa wani yazo har bakin get d'in shiga ciki yatafi dashi"wani had'add'en office suka shiga"sai k'amshi da sanyin AC ke akwai aciki"zaune wani babban mutum yake kan wata kujera yanata rubuce rubuce a wasu takardu"kallo d'aya zaka masa kasan hutu da jin dad'in rayuwa na yawo ajikinsa"zaiyi shekara 55aduniya"Ahankali yah Abdul yashigo ciki da sallama"Alh mukhatar yad'ago kansa suka had'a ido"shi yah Abdul d'in bemayi zaton babba ne sosai ba"sannu da zuwa"yauwa ina kwana Alh?"yafad'a yana k'ok'arin zama"Alh mukhatar ya amsa fuska asake yabashi hannu sukayi musabuha"sannan yazaro wallet yabashi"ya amsa yaduba komai dake ciki"tabbas abinda ke ciki kenan dama"nagode sosai Allah yasaka maka da alkhairi"miye sunan naka?sunana Abdulhakeem! anankirana da Abdul"tabbas kai mutum ne nagari" sbd duba da yadda haramun ke gudu mutane na binta awannan zamanin"dama kuma haka abin yake duk yadda duniya da mutanan cikinta zasu lalace na kirki basu k'arewa har abada"yah Abdul na murmushi yace" hakane kam"dg haka ya mik'e tsaye da nufin yatafi"da mamaki Alh mukhatar yatsayar dashi"dan azatonsa zaiso yabashi tukwaicin wannan abu da yayi amma sai yaga bbu haka aransa"agsky naji dad'i zan baka tukwaicin wannan abu dakamun"ah ah Alh nayi ne dan Allah nagode sosai amma kabarshi"ba'a maida hannun kyauta baya d'an saurayi"yah Abdul na murmushi yace"inada mata ai tana gida"masha Allah! to aikin me kakeyi?"babu wani b'oye b'oye yah Abdul yasanar masa "yagama karatu bai sami aikiba last 3yrs sai y'an bige bigensa kawai yakeyi"subahanallahi! to bbu damuwa in sha Allah ka kamun takardun naka da yaddar Allah dg gobe zuwa jibi zan samo maka aiki"sannan ka bani acc detail naka zan tura maka 5 million kayi wani abu sbd irin gsky daka nunamun"5 million Alh ?"gsky sunyi yawa"kuma acc nawa k'arami ne iya 500k yake cikasa"bazan maida hannun kyauta bayaba ko 100k ne zan amsa na gode sosai wlh"karka damu Abdul ko?"eh "to karka damu ka d'auka kamar ni mahaifine awajenka"naji dad'i daka kasance mutum na gari"wlh duk wani abu nawa yana cikin wallet d'in nan"bandamu da ATM cards nawa ba sbd zan iya sawa arufe acc d'in kud'i basu fita"amma sauran abubuwan dake ciki ne masu mahinmanci"zan ciresu na adana kawai"gsky hakan zaifi"to madalalh Abdulhakeem! yanzun zan baka cash kawai"sannan gobe in Allah yasa muna raye kazo wajen 10am ka kamun takardun naka"karkace bazaka amshi kud'in ba"nasan kanada buk'atarsu"kuma nayi maka dan Allah ne badan wani abu ko wata manufa ba"ka d'auka Allah ne yabaka ta hanyar da baka zato"kan Abdul ak'asa yace"hakane Alh agsky banida bakin yimaka godiya sai fatan alkhairi"ubangiji yabiya maka buk'atunka na alkhairi"yana murmushi ya amsa"kafin yad'auki wayarsa yyi kira"ana d'agawa yasanar aka masa kud'i cash na 5 millions"yah Abdul dai na zaune yana tunani yana ganin abin kamar a mafarkine"ahaka yaron Alh mukhatar yashigo da leda mai layi layi a office d'in"sai kayi zaton ko wasu kayane aciki ashe kud'i ne"bayan ya amshi kud'in yaron yafita"Alh mukhatar yak'irga kud'in"bayan yaga suncika yaturo ma yah Abdul agabansa yana fad'in bama sai kamun godiya ba"kaje sai goben kuma"yah Abdul dukda haka saida yamasa godiya da fatan alkhairi kafin ya d'auki kud'in"Alh mukhatar yasanar masa driver na waje zai mik'asa agida"ya amsa dato yana fita ....suna tafe acikin motar gaba d'aya yah Abdul mamakine aransa da al'ajabi"har suka iso anguwarsu"yafita yayiwa driver d'in godiya"yanufi k'ofar gidan anata kiran sallar azahar..... Ahankali yanufi cikin gidan"key yasaka yabud'e k'ofar ciki da billy ke rufewa yashiga da sallama"bilkisu na tsakar gidan tana sallar azahar"sam bataji motsinsaba saidai taji sallamarsa"yayi wani k'asaitaccen murmushi yana kallonta" aransa yana fad'in yau angone ni"ledar kud'in ya ajiye agefenta"ya wuce yarufe k'ofar gidan sanann yanufi bayi yakama ruwa"yafito yayi alwalah"billy na zaune tana lazimi gabanta nata fad'uwa sbd tasan tashiga ukku yau awajen yah Abdul da fitinarsa"my billy ashe kin fara sallah banida labari?"d'an murmushi tayi tace"yaunefa nafara"sannu da zuwa ya aikin?"yauwa my billy"aiki kam Alhmdllh"yau muna cikin farin ciki sbd wani alkhairi da Allah yabamu"amma bara nayi sallar dai"dato ta amsa ta tashi tabar masa abin sallar ya hau yafara sallar"ita kuma ta shimfid'a musu tabarma ta shirya musu abinci ta zauna tana kallon ledar daya ajiye"saidai ta fahimci kamar kayan sawa ne aciki"bayan yagama yashafa addu'a yataso yazauna agefenta"my billy kinyi kyau fa"yafad'a yana kamo hannunta yazaunar da ita ajikinsa"itadai tayi shiru tasan idan suka had'u bbu sauk'i yau"kinyi shiru menene?"yafad'a yana mata rad'a agefen kunne"ta turo baki tana ture masa fuska da gudan hannunta"yasaki guntun murmushi yana matseta ajikinsa"yajawo abincin da kansa yazuba musu suna ci tana ajikinsa"anan yalabarta mata komai"ta zaro ido tana fad'in 5millons fa?"wlh kuwa billy"ada nima nayi mamaki harma ban amsaba"yadai matsa na amsa"sai bayan na fito na k'arewa comparny d'in nasu kallo"suna k'era furnitures na zamani dana da"kuma shine shugaba a company d'in"sannan sananne mutumin"yasamu shaidar taimakon talakawa"masha Allah! To Allah yasa alkhairi yah Abdul"na maka murna"kamar yadda yace" dan Allah yayi Allah yasa hakane"Ameen yah Allah my billy"to yanzun miye zamuyi da kud'in gasunan dai?"tana murmushi tace"ai goggo da musa yaka mata kasanarmawa da kuma baffa ko?"hakane my billy amma nafiso nafara jin shawararki me zamuyi da kud'in? kud'in kane kai kad'ai fa! had'e rai yayi yace"okay shikenan ke banda ke?"yafad'a yana k'ok'arin janyeta dg jikinsa"ita dariya ma yabata"tana murmushi ta koma shige masa murya can k'asa tace"haba my sweet heart d'ina"miye abin damuwa anan?"abinka nawane nasani"kayi hak'uri banaso ranka yab'aci bayan muna cikin farin ciki"ta fad'a tana d'ago kansa suka had'a ido"ta manna masa kiss a kumatu"ai tamkar yana jira yayi hanzarin rik'e fuskarta yahad'e bakinsu yana wani irin kissing nata kamar zai cinye mata baki suna sakin nishi atare"yayinsa bilkisu ta tallabe kansa tana tayashi"shi kuma yazura hannayensa cikin rigarta yana shafa nashanunta kasancewar ko bra bbu ajikinta"gaba d'aya yah Abdul ya burkice mata"atsorace bilkisu tajanye bakinta dake cikin nasa sbd ganin zai cire mata riga atsakar gidan"idanuwansa sunyi jajir yanata uban nishi"yah Abdul kasan bangama wanka bafa?"be furta komai ba yad'auketa gaba d'aya yayi cikin bed room d'in su da ita"billy ta tsorata da yanayinsa"dan gaba d'aya komai azafafe yakeyi "hakan yasa tama kasa tsaidashi"komai na jikinsu yarabasu dashi yafara k'ok'arin bin hanyarsa"time d'in dataji shi ajikinta k'ara tasaki tana turashi had'e da k'ok'arin janye jikinta"ya rik'eta gam yana shigarta sosai.......tasaki k'ara tana bashi hak'uri"amma yayi nisa gurnaninsa kawai ke tashi acikin d'akin"yanata sabbatu da faman kiranta da fad'a mata kalaman yana sonta"ita kuma tanata faman koke koke.....kiran sallar la'asar yasaka yah Abdul sahirtawa billy"wanda yayi kusan awa d'aya da rabi akanta"jikinsa ya janye dg nata yana maida numfashi"ita kuma tanata sakin shashshekar kuka"cikin taushin murya me had'e da rarrashi yakama hannun ta yamaidota saman k'irjinsa yana fad'in I'm sorry my sweet billy"kinsan anjima ba'a had'uba"shiyasa kakiji zafin nan"yi shiru kinji baby nah?"turashi ta dingayi tana b'ata fuska"wacce ta b'aci da hawaye"murmushi yakamayi dan idan tana masa haka burgesa takeyi"yaja karan hancinta yana share mata hawayenta murya can k'asa yace"miye zanyi ki hak'ura my billy?"nidai kace bazaka koma yimun komai ba saina Ida gama wanka"shikenan na amince koda zanji feeling bbu damuwa aike nakeso billy ba jikinki ba"karki damu kinji?"yanzun wankan zakiyi ko?"shiru tayi tak'i mgn"yyi murmushi yace"wato yau jan aji akemun ko?"naga alamar kin dafa ruwan zafin ai dana shigo d'azun"nadafa kwashewane banyiba suna a tukunyar"hakane ai dama nace karki yarda ki dinga kwashewa"da kaina zan kwashe miki karkije ki toye"to kai mai maganar idan ka toyefa?"gara ni natoye akan ke ki toye bilkisu" *ina sonki*! murmushi tayi ta b'oye fuskarta ajikinsa tana fad'in nima haka"to na yarda fad'amun miye kikeso musiya da wa'acan kud'in?"yafad'a yana shafa gashin kanta zuwa bayanta"yah Abdul nidai aganina kasiya mana gida ko?"tabbas kin kawo shawara me kyau my billy"amma zan sanarwa goggo da musan naji meye zasu fad'a ko?"kanta ta gyad'a masa"yajawo rigar daya cire yarufe mata jikinta"shi kuma yatashi tsaye yasuturta jikinsa yana fad'in ke kunya ko?"ni banajin wata kunyarki"turo baki tayi tace"ai dama ku maza bakuda kunya"wlh zakija na cire boxer d'in nan"dan Allah wasa nakeyi karka cire"tafad'a batare data kallesaba"yana murmushi yafita tsakar gidan"ruwan zafin ya kwashe mata"sannan yazo ya d'auketa suka nufi bayin"kowa yayi wankansa"dg k'arshe yah Abdul yafito yabarta aciki"tajima a toilet d'in kafin ta fito" sbd saida tayi sit bath"amma dukda haka gabanta zafi yakeyi"dan yah Abdul namijine ba kad'an ba"gaba d'aya jikin nata sai Ahankali ko zaman kirki bata iyawa"da k'yar tasamu tayi sallar la'asar"yah Abdul dake tsaye gaban mirror yana shiryawa yana lura da ita"shi kansa yasan ba k'aramin juriya bilkisu keyi da buk'atarsa ba"tana shafa addu'ar ta taso tana fad'in bara natayaka shiryawa yah Abdul"ta fad'a tana cire hijab d'in jikinta"yana kallonta cike da so yana murmushi yace"ah ah my billy kisaka kaya ki kwanta ki huta kinji?"ni yanzun idan nagama shiryawa gidan goggo zanje"dama tace mun d'azun nace miki dan Allah abinda yafaru abaya kiyi hak'uri ki yafe mata bilkisu.......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ..........kan bilkisu ak'asa tace"nifa tuni komai ya wuce awajena yah Abdul"kama daina rok'ona wata yafiya"fatanmu Allah yabata lafiya"kamata yayi jibi idan Allah yakaimu kaga nayi30 days kenan"sai naje na gaisheta da jiki ko?"yanata kallonta cike da burgewa da tsananin k'aunarta"yana ganin yagama sa'a arayuwa da Allah ya mallaka masa bilkisu amatsayin mata"d'ago kanta tayi sbd jin yayi shiru"had'a ido sukayi"ta d'an turo baki tana fad'in kallon fa?"murmushi yasaki yana nufota"taja baya da sauri tana fad'in ka shirya yaya Abdul nidai"be fasa tunkarotaba"ya fisgo hannuta guda ta fad'o jikinsa yamatseta yana fad'in a I love you so much my lovely wife"naji dad'i da kika kasance mai saurin yafiya"kuma in sha Allah zan sanar mata kina gaisheta kuma kin yafe mata ko?"kanta ta gyad'a masa"ya sumbaci gefen lips nata yace"zo nashafa miki man ko?"batayi mgn ba tanadai murmushi yajata gaban mirror rabi da rabi shafa rabi da rabi yanata matsarmata jiki.... k'ananun kaya yasaka yana tsaye billy na gabansa tana taje masa suman kansa da tattausan sajensa"suka had'a ido yad'aga mata gira"kayi kyau sweet heart"Allah?"Eh mana"to kinga bazan jimaba my billy zanje nadawo mu zauna atare ko?"ko yanzun sbd banida abin hawa da atare zamuje"amma in sha Allah danayi abin hawa zamuyita fita yawo ko?"murmushi tasaki tana kwantar da kanta ajikinsa"ya rungumeta yana fad'in muje nasa miki kayan ko?"ajiyar zuciya tasaki tace"in sha Allah yah Abdul mahak'urci mawadaci"daka samu aiki zaka siyi abin hawa"kuma ko acikin kud'in nan zaka iya siyan mashin ma"hakane my billy dama kinsha fad'amun muyi hak'uri komai zai zama tarihi ya wuce"fatana Allah yasa nasamu wannan aiki"Ameen yah Allah"tafad'a tana janye jikinta dg nasa"da kansa yazab'o mata k'ananun kaya harda bra yana fad'in gashi kisaka bara naje karna jima"amma my billy ki kwanta ki huta"kuma anjiman ki koma shiga ruwan zafi"ko yadena zafin wajen?"kanta ak'asa tace"Eh"nasan kina daurewa ne dan kar nadamu"yanayina ne yasaka haka yafaru yanzun"amma in sha Allah sai mun idayin 40 komai yakoma faruwa"shiru dai tayi tana murmushi"my billy zan tafi to"Allah yatsare hanya yah Abdul karka jima inafa jiranka"Ameen my billy zandawo kan lokaci"kudincan na tsakar gidan kizo ki d'auke su"badasu zaka tafi ba?"tafad'a tana kallon sa"Eh anan zan barsu"yafad'a yana fitowa dg cikin d'akin"ita kuma tafito ta d'auki kud'in ta wuce ciki"bayan ta saka kaya ta kwanta"ita kawai tasan yadda takejin jikin nata.... kimanin satin jidda biyu kenan agidansu ana jinyarta"wanda da kud'inta na acc suke komai agidan"dan magajiya ba wata sana'ace da itaba"kuma har tafara gajiya da jinyar jiddan"musammun idan za'a yiwa jiddan wanka ko wanki"ko atai maka mata ta shiga bayi"abin har mamaki yake bama jidda "wani lokacin tayita kuka"ajiya aka kamata sandunan da zata dinga tafiya dasu"dan dungun nata yakusa warkewa"agefe guda kuma jidda na mamakin ina Asee baby tashige sati 2 kenan da faruwar haka amma bata zo ganin taba?"gashi kuma wayarta baya shiga idan ta kirata..saidai kuma idan jiddan ta tuno Alh duniya gabanta na fad'uwa"ayau tun tashinsu gabanta keta yawan fad'uwa"ga wayarta bbu charji tabada aka kai wajen masuyin chaji"tana zaune atsakar gidan kan wheelchair d'inta"tana sanye da doguwar riga ta atamfa ta d'aura d'an kwalin kayan akanta"magajiya na girkin d'an wake da murhun gawayi"tanata mitar jidda tak'iyin repealing"jiddan tasaki murmushi mai ciwo tana fad'in hmmm! umma kenan"kinsan dai kud'ina na acc dasu ake komai agidan nan"na kuma sanar miki ki samu wata sana'a kiyi nima idan na warke sana'a zan samu"duk abinda mukayi abaya shine yadawo mana"gashi tun ba'a yi nisaba duniya ta fara juyin waina damu"idan har natuna Allah ya isan da Abdul yamun hankalina natashi"sannan yanzun nariga na tabbatar bama Abdul ba ko wani mai lafiya bazai soniba"ada Abdul yasha sanarmun lafiya ko bbu lafiya,rashi ko samu yana tare dani"amma kashh! son zuciya da irin hud'ubarki data Asee baby yajamun umma"tafad'a tana sakin kuka mai cin rai"magajiya dai tayi shiru tanajin fad'uwar gaba"amma idan ta tuna ga gidan da suke ciki hankalinta na d'an kwanciya"jidda na share hawayenta tace"naira dubu 250k nake dasu a acc nawa"sune komai nawa"gara kafin su k'are nasan yadda zanyi.....magajiya na k'ok'arin mgn sukaji sallamar Asee baby"jidda ta d'ago kanta suka had'a ido"gabanta yafad'i sbd yadda taga Asee baby tayi wani wuri wuri da ita"jidda da gske abinda naji kenan?"tafad'a tana kallon jiddan tana zaro ido"jiddan taja tsaki tana fad'in uban waye yamun hud'ubar nayi yawon gantali inba keba?"kin cuceni Asee"duk had'amata bana bin maza amma kece kika sani a hanyar"an gayamun mgn anace mun niba y'ar asali bace"kuma banida tarbiyya"haka Alh sulaiman yafad'amun"gashi abinda yafaru dani sbd gudowar danayi dg gidansa sbd naji yana mgn zai bada jinina ga matsafinsa....kuka Asee baby tasaki tace"wlh matsalata tafi taki jidda"zancen danake miki ina d'auke da cuta mai karya garkuwar jiki"abu na biyu ina d'auke da ciki"nayi nayi azubar yak'i zubuwa"kimanin sati ukku bana garin nan"ina lagos in samu azubar"amma abin ya gagara"ayau nadawo nasami wannan mugun labarin abinda yasameki"ni kaina yanzun bbu wanda ke zuwa wajena"gashi ajikina babawo yasami wannan cutar"ta fad'a tana k'ok'arin zama"magajiya ta;zaro ido tana fad'in k'anjamau fa kikace y'ar nan?"to wlh maza ki bar mana gida sbd d'auka akeyi"jidda ta fashe da kuka tace"to yanzun Asee miye ribar da muka samu ayawon banza??"fad'amun naji ribar me muka samu?"ta fad'a cikin ihu da d'aga murya"hawaye na wanke mata fuska taci gaba da cewa"naci amanar masoyina nabi son zuciya"mi gari ya waya?"gsky duk abinda yafaru dani sanadin abu 3 ne"na farko Allah yabani WATAH UWA! na biyu muguwar k'awa"na ukku son abin duniya irin nawa"na shiga ukku ni jidda"ta fad'a tana fashewa da wani irin mugun kuka"kasa mgn Asee baby tayi ta mik'e tsaye ta fita dg cikin gidan jikinta amugun sanyaye....magajiya kam babu bakin mgn tafara k'ok'arin tsame d'an waken"ta zubama jidda da khalifa"badan dad'i ba jidda kecin d'an waken sai dan maganin yunwa"tana tuna ada shinkafa da miya ma idan bbu nama bata ci"gashi ayanzun da mai da yaji take cin abincin"gaba d'aya zuciyarta acunkushe take"yah Abdul ne kawai aranta tanajin wata iriyar zazzafar soyayyar sa....turo k'ofar gidan akayi da mugun k'arfi ana fad'in jidda jidda!!gabanta yabuga sbd jin muryar Alh duniya datayi! ta d'ago kanta da sauri tana kallon bakin k'ofa" hakan yayi daidai da shigowar Alh duniya da wasu yaransa su biyu na gefensa"fuskarsa bbu alamar rahama acikinta"yana bin gidan dasu jiddan da wani k'ask'antaccen kallo yace"ashe nakasa kikayi dakika gudo??"kuka jidda ta fashe dashi tasanar masa accident tayi"dg k'arshe tace"Allah ya isa tsakanina dakai mashiriki mugu azzalimi!! ke dakata k'aramar y'ar iska! kuma k'aramar y'ar bariki...karka koma zagar mun yarinya wlh! marar mutunci wanda baisan darajar d'an adam ba"anyi maka rana kayiwa mutane dare"kodan sbd ka ganmu talaka zaka cutar damu?""cewar magajiya cikin masifa tana binsa da mugun kallo"ke tsohuwar banza dakata! angaya miki son y'ar taki nakeyine?"ko kuwa y'ar taki tarbiyace da ita?"ayawon banzanta na had'u da ita"kuma dama dalili biyu na aureta "sauk'in ta guda ta riga ta nakasa"ada nazo ta k'arfin iko natafi da ita bbu shegen daya isa yatsayar dani "amma nafasa"dan bazan zauna da naka shashshiya ba......sulaiman mahaifiyar tawa kake zagi?"cewar jidda cikin b'acin rai tana binsa da mugun kallo"na zageta ko akwai abinda zakimun?"k'arya nayi ita ba tsohuwar banza bace makwad'aiciya?"to ku ficemun dg gida"dg ku sai kayanku na sawa zaku fita"amma ko tsinke bayan su bazaku fita da komai ba"matsiyatan banza"komai na amshe abuna Allah yaraka taki gona"nasakeki saki 3 "magajiya tsabar tashin hankali kasa mgn tayi"sbd jin zai amshi gida"jidda kuwa kuka tafashe dashi tana ganin kamar abin a mafarkine bada gske ba"na baku minti5 ina dg waje idan kun wuce haka komai zan saka awatso muku shi awaje"yafad'a yana jan tsaki yafita dg gidan"jidda ta kalli magajiya dake tsaye tana zare ido"tace"umma kije da sauri ki kwashe mana kayan sawarmu"jidda muje ina kenan to?"bbu wannan zancen tun kafin yaci mana mutunci kije ki had'a kayan"magajiya batayi mgn ba hankali taje tanufi bed room d'insu"komai nata ta kwashe itada khalifa acikin tsohon akwatinta"sannan ta kwashe kayan jidda duka cikin babban troley nata"tasaka hijab ta fiddo duka kayan tsakar gidan"tana fad'in amma kinsan akwai dai kayana na amfanin gida wanda bashine yasiya bako?"jidda na k'ok'arin mgn yaran Alh duniya su biyu suka shigo"sukaja kayansu sukayi waje"magajiya na matsar k'wallah ta tura jidda dake kan wheelchair suka fito dg cikin gidan"khalifa nabiye dasu abaya"mutane wasu na tsatstsaye akofar gidan anata kallonsu"matsiyatan banza sai akoma yawon bara atiti"cewar Alh duniya yana jan tsaki"basuce komai ba"khalifa"ya d'auki akwatinsu"magajiya taja troley d'in jidda da hannu guda"hannu guda kuma tana turata a wheelchair"zuciyoyinsu a cunkushe suke"sbd irin tozar cin da aka musu agaban bainar jama'a.....kai tsaye wajen da aka kaiwa jidda chajin waya anan suka nufa"bayan sun amshi wayar suka k'ara gaba" y'ar tafiya sukayi mai d'an nisa"jidda nata matsar k'wallah tana jin dama mutuwa tayi da irin wannan rayuwar"sai kallonsu akeyi in sun wuce Inda aka sansu anata k'us k'us"magajiya tace"yanzun ina zamuje to?"muje gidan baba atine mukai kayanmu sai muje gidan baffa mamman"dukda ina zaton besan meya faru dani ba"yasani mana"bak'in ciki da mugun halin matarsa yasaka bazata barshi ya zoba"amma sarai yasani"ni yanzun ina tsoron zuwa karya koremu"umma idan bamuje can ba ina zamuje to? shikenan muje d'in"nafef suka tara suka hau"bayan sunzo gidan atine suka bama khalifa yashiga da kayan sukuma suka nufi gidan Abba.... yah Abdul da sallama yashigo cikin gidan goggo fuskarsa cike da annuri"meenah dake zaune atsakar gidan gefen goggo ta amsa tana fad'in yaya sannu da zuwa"yace"yauwa yana kallon goggo daketa kallonsa"Abdul ina bilkisu?"cewar goggo"tana gida goggo tace"agaisheki taso ta biyoni nace tabari saita gama wanka sannan sai tazo ta ganki da jiki"kasanar mata sak'ona?"yana murmushi yasanar mata yadda sukayi da ita"Allah sarki bilkisu!"kaga yarinyar arzik'i"nagode kam Allah yayi muku albarka"Ameen yah Allah goggo"dama nazo da wata mgn ne"ina jinka to"meenah jeki dg ciki"dato ta amsa ta tashi ta basu waje"yah Abdul ya zauna cikin nutsuwa yayiwa goggo bayanin komai ta yadda zata fahimta"kafin yad'ora da fad'in miye kike ganin yadace nayi da wa'annan kud'in goggo??......✍️Ayi hak'uri da kad'an chargy yayi halinsa😩 wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba .........Ajiyar zuciya bilkisu tasaki sbd ta gamsu sosai da kalaman mijin nata"Ahankali tace"na yarda dakai yah Abdul"kawai nasan wasu dg cikin matan wannan zamanin ne sai Ahankali"gashi kuma suna son namiji me kyau.... d'an murmushin gefen baki yasaki yana fad'in"my billy kenan! kyau bashine SO ba"ga wanda yasan meyakeyi"wlh bilkisu kin fiyemun kowace mace aduniya banda mahaifiyata"kin sadaukar mun da komai naki kin mun halacci arayuwa bilkisu"tayaya zan had'aki da wata y'a mace azuciya ta?"naga darasin rayuwa asanadin aurenmu dake"abaya bilkisu bazan miki k'aryaba jidda ba sonta araina birgeni kawai takeyi"sai yanzun nagane haka sbd yadda nake soyayya ta zahiri dake"sannan ada na kwallafa raina akanta ashe ba alkhairi bace agareni "kece babban alkhairi arayuwata"bazan miki k'aryaba na tsani jidda tsana mafi muni"sbd miyagun halayen ta"duk macen da zata nuna tafison abin hannunka"ko kuma sbd kyawunka take sonka wlh ba macen dazaka so bace"sbd zaka iya rasa kud'in"sannan kuma zaka iya rasa lafiya duk ta gujeka....hakane yah Abdul"komai yafaru arayuwa haka Allah yatsara"yanzun haka Anty jidda dai nacan wajen ummanta batama lafiya tayi accident ta karye k'afa"nima jiya yah Anas da mukayi waya dashi nakeji"tab'e baki yah Abdul yayi irin ko ajikinsa d'in nan " saima cewa yayi Allah ya kyauta"tashi ki kwashe kayan nan kizo ki shiryani na tafi masjeed dg can sai naje wajen Alh" dato bilkisu ta amsa tana tashi ta kwashe kayan ta fita"aranta tana mamakin irin tsanar da yah Abdul yayiwa jidda....fitowa sukayi dg cikin d'akin bilkisu na rik'e da hannun sa"yanata zanga wani irin fitinan nan k'amshi"yayi kyau har yagaji"yana sanye da jeans dark blue da t shirt red"yatsuke k'ugunsa da belt bak'i"takalmi sawu ciki suma bak'i yasaka"agogo ma haka"fuskarsa wasai shimfid'e da tattausan murmushi"bilkisu nata wani b'ata rai dan sosai yamata kyau"da kanta kuma duk ta masa wannan shirin"my billy bazaki dena wannan kishin bako?"inajin dad'in yadda kike kishina amma banaso abin yayi worse"duk zafin kishin mata maza sun fisu"fad'amun naji miye kikeso na miki tsaraba dashi?"yafad'a yana rungumota ajikinsa suka tsaya asoro"kanta ak'asa tak'i mgn"kinga in bacin meenah na wajen goggo da tazo ta tayaki zama ko?"amma idan kin gama wanka ga islamiya kuma ga fitarmu duk zamuyi zaki rage kad'ai ci"yafad'a cikin rarrashi"bilkisu har ranta kishin mijintane amma yadda taga yadamu da ita yanata rarrashinta saita sake sosai harda dariya suna wasansu"saida wayarsa tayi ringing sannan yamanna mata kiss yafita abinsa"tana masa adawo lafiya ta rufe gidan"koda ta koma waya tayiwa ummi aturo mata khalifa yatayata fira"anan ummin ke tayata murnan samun aikin yaya Abdul.... yah Abdul kuwa atare da Alh mukhatar sukaje har wajen aikin nasu yayi signing yaga office nashi"da time d'in zuwa dana tashi da ranakun meeting"komai dai akan tsari yake"dg nan sukaje da Alh mukhatar har gidan goggo yaganta da jiki yamata alkhairi mai yawa"sannan sukayi sallama da yah Abdul.... Ab'angaren kabeer kuwa yanason cigaba da zama da laurat ne kodan sbd ace y'ar gidan masu dashi yake aure"be kuma damu da halin da goggo take aciki ba"aganinsa k'ilan ma goggon ta kirashi ta bashi hak'uri musammun idan taga kayan abincinsu yak'are"amma sai yajita shiru"barikinsa yakeyi bai dena ba"idan yakira laurat bata d'auka"sai zagi da cin mutunci take turo masa atext message"shi kuma yanaso ta komo ya saitata"kusan sati ukku basu tare"ahaka iyayenta sukayita nemansa yazo yabada takarda"amma yak'i zuwa dg k'arshe suka makashi kotu"yana wajen aiki aka kai masa sammaci"adole ranar shari'a yaje yasaketa saki 2 akotu"dama tuni sunzo sun kwashe kayansu"tun dg lokacin yaci gaba da kai mata a gidan nashi yana kwana dasu....ayau friday kabeer na office nashi yanata danne danne a laptp aka kirashi ta waya"yaja tsaki sbd ganin me gadin gidansa ne"cikin izgili yad'aga wayar yana fad'in wai lafiya zaka dameni da kira??what?? yafad'a akid'ime yana mik'ewa tsaye cikin tashin hankali yana cewa"garin yaya gobaran yakama?"tsaki yaja yakashe wayar yafita dg office d'in aguje yaje ya hau motarsa ya nufi gidansa......abin tashin hankali har bakin get d'in gidan ciyakeyi da wuta"gaba d'aya kabeer yagama rikicewa"yayiwa y'an kwana kwana waya"saidai kafin su iso wutar tayi aiki sosai agidan"abubuwa sun kone sai katangu da filin tsakar gidan"kamar kabeer yazauce"sbd komai nasa na gidan"harda kayan sawarsa da takardunsa"da komai"Allah yaso yataho da motarsa"har ATM card nasa na gidan"gaba d'aya sabbatu yakeyi kamar tab'abb'e"aranar saidai hotel ya yini ya kwana"abin tashin hankali kuma yana zuwa office washe gari aka bashi takardar kora dg aiki"sbd an kamasu da sace kud'in campany"wanda kuma azahirin gsky babu saka hannun kabeer d'in aciki" amma gashi sunansa yafito acikin wa'anda sukayi satar"d'an k'aramin hauka kabeer yayi"ya gigice yafita hayyacinsa"wani abokinsa yajashi yace"suje gidan wani malami ko akwai taimakon da zaiyiwa kabeer"wanda gaba d'aya kabeer yashiga tashin hankali"dan dg wayarsa sai motarsa da kud'insa 160k dake acc nasa"sune kawai ya mallaka aduniya"ko kayan sawa na jikinsa kawai garesa"bayan sun iso soron gidan malamin suka zauna"kabeer kamar yayi kuka sbd yafahimci malamin ba mashiriki bane"shi yafiso aje Inda za'a masa sihiri amaidashi gun aikinsa"bayan sun gaisa abokin kabeer mai suna is'hak'a yayiwa mlm bayani"mlm yayi shiru yana kallon kabeer kafin yace"akwai wanda kasamu sab'ani dashi"d'an uwa ko iyaye ko mata ko wani aboki??"mlm matata mun rabu kwanaki"d'an uwana kuma mun samu sab'ani dashi amma mun shirya"shine nake zaton koma shine yamun asiri... subahanallahi bbu kyau ZARGI"bayan shi bbu wata matsala?"kuma miye dalilin rabuwarku da iyalin naka??bbu wani b'oye b'oye kabeer yasanar mlm sbd yana neman mata taso su rabu Kumar har gida taje ta daki mahaifiyarsa"amma be d'auki mataki ba"shine mahaifiyar tasa ke fushi dashi.... subahanallahi! ka tabka babban kuskure yaro"uwa ta wuce wasa in har kanason ganin daidai arayuwarka dole kabi iyaye"musammun uwa ,ka kuma kyautata mata"bbu shakka abinda yafaru dakai nada alak'a da fushin mahaifiyarka akanka"idan bakada ilimi game da mahinmanci uwa kaje ka nemo"shawara ta gaba shine kaje ka nemi gafarar mahaifiyar ka"sannan zancen neman mata katuba zuwa ga Allah kadena"ubangiji zai yafe maka"sannan idan baka saniba kasani uwa nada matuk'ar mahinmanci"saika bita kasamu aljannah"akwai wata k'issa ta wani sahabin annabi to (S A W) "wata ran mutumin nan ciwon ajali yakamashi aka dinga bashi kalmar shahada amma wlh yakasa furtawa gashi yayi nisa rai yakusa fita"kuma antabbatar mutumin kirkine shi mai tsoron Allah"annabi yatambayi mahaifiyarsa na raye?"akace Eh"har gunta Annabi yaje yatambayeta ko wannan d'a nata yatab'a mata wani laifi komai k'ank'artarsa??"tace ah ah yana kyautata mata itadai"akayita mata tambaya can tace"akwai dai abu guda dayake mata aranta batajin dad'i amma bata d'aukesa wani laifiba"annabi yace miye abin?"matar tace"duk lokacin da zaiyi musu sutura tofa zai kawo suturan matarsa tafi nata kyau da tsada"hakan na sosa ranta"tana tuna lokacin da takeda kuruciya tasaka sabbin tufafi yab'ata mata da kashi ko fitsari amma shine yake banbanta matarsa fiye da ita"wannan shine kawai abinda yamata dabatajin dad'i"Annabi yace tayafe masa"aikuwa tayafesa wannan sahabi ya amshi kalmatush shahada yayi.....meka fahimta awannan k'issar?"cewar mlm yana kallon kabeer"muddin kanaso kaga daidai da cigaba arayuwa tofa dole kabi iyayenka musanmun uwa"kuma yadace ita matar taka karabu da ita kodan sbd abinda ta aikatawa mahaifiyar ka....jikin kabeer asanyaye ya amsa dato sukayiwa mlm godiya"is'hak'a yamasa alkhairi suka fito"suna fitowa is'hak'a yace"kaga irinta ko kabeer?"wlh katuba kadena aikata zina"na baka shawara tuni kadena bariki kak'i"shikenan katayani da addu'a"sannan zanje yau gidan goggon saina bata hakuri"haka yaka mata kasamu d'aki acan ka zauna kafin kasamu abinyi"dato kawai kabeer ya amsa suka shige mota..... Acikin kwana 3 kacal yah Abdul da billy sun gama shirya zuwansa office agobe monday"wanda saida bilkisu tasaka rigimar sabbin kaya kala 10 zai siya"kuma da ita sukaje boutique d'in ta zab'ar masa kaya masu kyau"ajiya kuma yah Abdul yabiya kud'i millon 3 da rabi na wani had'add'en get house sabo gal"maishi lalurar kud'i yakamashi yasiyar millon ukku da rabi"amma idan kud'i za'a masa zaiyi million 4"yah Abdul be sanarwa billy ba"yabari sai angama siyayyar komai da sukeyi shida musa wanda za'a zuba agidan"dan soyakeyi kafin k'arshen sati su koma can"sannan ayau yaje ya amso motarsa"dama kuma ya iya driving tuni....tun safiyar yau bilkisu keta jin dad'i sbd yau tagama wanka 40 days cif"sai murna takeyi abinta"yah Abdul da musa nacan zasu amso motarsa"da kanta bilkisu takoma goge kayan nasa ta jeresu a ward rope"ga sabbin takalmi sawu ciki da have cover duk yak'ara siyowa"kusan siyayyar kayan sawa da takalmi 400k yayi"tana zaune atsakar gidan tana latsa wayarta dan yau ko abin sana'arta batayiba"horn d'in mota taji"sai kuma wayarta tayi ringing"sweet heart! shine sunan data gani ya bayyana kan screen d'in wayar"tasaki murmushi tana d'aga wayar"hellow my billy fito kiga motar mu"yafad'a yana murmushi yakashe wayar yanata danno horn"bilkisu na murmushi tace"oh yah Abdul ba sabonba andameni da horn"ta fad'a tana d'aukar mayafin jallabiyar dake jikinta ta zura plate shoes nata ta fito k'ofar gidan.....da wata had'add'iyar mota bak'a k'irar Mercedes C230 tayi cin karo"afili billy tace"wow masha Allah! ta fad'a tana nufar gefen motar tana shafata"yah Abdul na murmushi yabud'e k'ofar front sit yana fad'in zonan ki shigo muyi driving d'in a tare"yafad'a yana mik'a mata hannunsa"nok'e kafad'ar ta tayi tace"wannan sit d'in yamana kad'an yah Abdul"kinsan Allah kizo koni nazo"yafad'a yana tsareta da ido aransa yana mamakin kyawun jikinta"shifa Inda bai santaba zai zata y'ar budurwa ce"tana murmushi ta iso gefensa yakamo hannunta guda yashigo da ita ciki yana azata samqn cinyoyinsa"billy na dariya tanata kallon motar tace"Allah ubangiji yasa alkhairi yah Abdul"Allah yatsare wannan mota tayi kyau sosai wlh"da gske my billy?"eh wlh"kinga yanzun zamuje dake gidan goggo ki ganota da jiki"sai muje gidan ummi"dg nan muje musha ice cream ko? d'an murmushi tayi tace"to bara naje na rufe gidan na cqnzo takalmi da hijab"ah ah bana son wata hijab kidai canzo takalmin"yafad'a yana kissing gefen kumatunta"dato ta amsa tana barin jikinsa ta fito ta wuce ciki"aranta tana mamakin meyasa besan tana yawon saka hijab"ta fahimci duk abinda yashafi wayewa yah Abdul na wajen"turare takoma fesawa"ta sanya hula samqn kanta"sannan ta yafa mayafin rigar"ta canzo takalmi ta d'akko baby nokia d'in ta tasaka a y'ar post nata ta fito ta rufe k'ofar gidan"yah Abdul na zaune amotar yana waya da wani abokinsa"billy ta bud'e gefen me zaman banza ta zauna"yakamo hannunta guda yana wasa dashi yana wayar"itadai tayi shiru aranta tana godema Allah kamar wasa abin"wai wannan motar ta yaya Abdul ce?"my sweet billy yaya dai kinyi shiru?"yafad'a yana ta kallonta"babu komai fa yaya Abdul"okay yanzun idan munje gidan goggo lalle meenah zata miki zuwa ko 3pm sannan yayi sai muje gidan ummi idan anyi la'asar muje amiki gyaran kai...kai bazakaje amaka aski ba?"kinaso amun?"yafad'a yana sakin hannunta yafara bama motar wuta"adai gyara maka fuska dai"to shikenan saiki rakani anjiman ko?"to shikenan tafad'a tana kwantowa jikinsa"kanta agefen kafad'arsa suna fira yana driving d'in"da haka suka iso gidan goggo"aran bilkisu tana tuna rayuwarsu ta baya agidan"wacce bata fatan ko a mafarki su koma rayuwa wannan gidan"bayan yagama parking suka fito yayi lock d'in motar"anutse yah Abdul yakamo hannunta suka jera"ba k'aramin kyau sukayiba"shima dai k'ananun kaya ne ajikinsa"yah Abdul kacikamun hannuna mana"my billy wlh zakija na d'aukeki koki barni"bbu yadda ta iya ahaka suka shigo tsakar gidan da sallama"meenah aguje tazo ta rungume bilkisu tana murna"goggo dai na d'an murmushi kanta ak'asa tanajin nauyin abinda tayiwa bilkisu abaya"wanda kallo d'aya ta musu tasan suna cikin kwanciyar hankali"uwa uba yadda billyn tayi y'ar k'iba da haske"dukda meenah ta rungume bilkisu hannunta na cikin na yah Abdul yak'i cikata"meenah acikamun baby nah hakanan"ina fatan kin had'a komai na lallen??"yafad'a yana janyo billy jikinsa"na had'a yaya ku kawai nake jira"okay kije waje motata na nan ki ganta"kai Alhmdllh! bara naje nagani"cewar meenah tanayin waje"sosai bilkisu taji kunya"tayi dai k'asa da kanta suka nufi cikin baranda Inda goggo ke zaune"kan tabarma suka zauna"goggo na fad'in maraba da bilkisu"yauwa goggo ina wuni?lafiya qlau ya kuke?"Alhmdllh"ya jikin naki?"jiki da sauk'i sosai"masha Allah"yah Abdul sai asannan shima yagaishe da goggo"bilkisu dan Allah zan k'ara baki hak....dan Allah goggo adena zancen tuni komai ya wuce awajena"fatanmu Allah yabaki lfy"cewar billy kanta ak'asa"Ameen yah Allah nagode sosai Allah yayi muku albarka"suka amsa da Ameen cikin farin ciki"meenah ta shigo gidan da fara'a tanata santin motar da masa fatan alkhairi"kafin tace"kiyi alwalah anty billy nasamiki salataf dana gama samiki sai kiyi sallar azahar sai asaka lallen"dan yanzun d'aya saura minti 20"dato billy ta amsa"tana k'ok'arin tashi yah Abdul shima yatashi tsaye yabiyota"meenah dai na murmushi tana kallonsu cike da burgewa"da kansa yazuba mata ruwa abuta"tafara alwalah d'in bayan ta gama ta yarfo masa ruwan hannunta afuska tana masa gwalo suck suka mik'e tsaye"duk meenah da goggo na lura dasu"yah Abdul na murmushi yakalleta yace"haba yarinya zamu had'e agida"kaima fa yah Abdul kana watsamun ruwa in kayi alwallah"bbu ruwana ni zamu had'u"eh naji bbu komai nima na iya mugunta ai"tafad'a tana murmushi"haka yayi daidai da shigowar kabeer tsakar gidan"da alamar ladabi da nutsuwa yashigo"ba kamar abayaba dayake shigowa yana shan sigari.... had'e rai yah Abdul yayi yana nuna masa k'ofar fita da hannu yace"kai! b'atan hanya kayine?"ko kuwa rayuwar ce ta maka k'unci shine ka d'ebo jiki kazo mana anan??"maza ka fita ko kuwa wlh jikinka yaga maka"dan Allah yaya na tuba na bika nabi goggo"ku rufamin asiri ku yafemun dan Allah"yafad'a yana duk'awa gaban yah Abdul"bilkisu tabar wajen da sauri ta nufi parlourn goggo"yah Abdul yahad'e rai sosai yana fad'in magiyarka d'in banza"kai bakana ganin kai kazama d'an iskaba"mahaifiyarmu itace abin wulak'antawa agareka ko?"ah ah wlh nadena kuma na rabu da laurat d'in wlh"yafad'a yana rik'e k'afar yah Abdul yana kuka"goggo dai tayi zaune wani b'acin rai ne ketaso mata"dan yanzun ta tsani koda ganin kabeer"Allah yasa har cikin ranka tuban gsky kayi"cewar yah Abdul yana mik'ar dashi tsaye yace"kaje ka duk'a ka bama goggo hak'uri da alk'awarin bazaka koma b'ata mata rai ba"jiki na kirma kabeer yanufo goggo yana kuka kamar k'aramin yaro"karka k'arasomun a nan dan ubanka! saida duniyar ta juya maka baya sannan ka tuna dani zaka zo wajena?"ai na d'auka banida daraja awajenka laurat da uwarta na haifa ma kai"to Alhamdllh! bakai kad'ai na haifa ba"wanda ada nake k'i nake tozartawa ashe shine wanda zai adanani"ka d'auke k'afa agidan nan fin wata guda"kana ganin ga goggo me bakin kwad'ayi k'ilan kiranka zanyi na rarrasheka ko?"to kayi kuskure"kaduba gidan nan kagani ban rasa komai ba"jikina Alhmdllh! me gyara yafad'a nanda sati 6 zan cigaba da tafiyata"to goggon daka sani ada ba ita bace yanzun...kuka yafashe dashi yarik'e hannayenta"ta fisge tana harararsa"yah Abdul dake tsaye yace"goggo kiyi hak'uri dan Allah kiyafe masa"bazai koma ba yayi nadama ta gsky da alama"shikenan Abdul tunda kasaka baki"na yafe masa ubangiji yashiryamin ku"shi kuma yabashi mace ta gari kamar matarka"dukda da wuya yasami kamar bilkisu"amma wlh muddin kanason zaman lafiya dani tofa dole kayiwa Abdul biyayya"in sha Allah goggo"yafad'a yana gyara zamansa yazayyano musu halin dayake ciki"da zuwansa wajen malami da nasihar daya masa"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kaji dai darajar uwa ko?"to ubangiji yasa haka shiyafi alkhari"Inda rabo gsky tayi halinta saisu mayar dakai"bariki kuma karka fasa idan ka d'akko HIV kai yashafa" cewar goggo tana tab'e baki"wlh nadena goggo da gske"idan na sami mata aure zanyi"dan Allah yaya ka rok'ar mun gafarar matarka bisa abinda nayi yink'urin yimata abaya"tab'e baki yah Abdul yayi dan haushin kabeer yaji"yana ganin kamar yanzune abin yafaru"Allah ya yafe mana gaba d'aya"kaje ka bud'e wancan d'akin ka gyara ka zauna aciki kafin Allah yasa aga me gaba zatayi"sannan nima nasami aiki"Alhmdllh! yaya natayaka murna Allah yasa alkhairi"ko motar dana gani awaje takace?"Eh in sha Allah"masha Allah Allah yatsare"ya amsa da Ameen"goggo tasanarwa kabeer key d'in part d'in su Abdul na kan fridge yaje ya d'auka"ya amsa dato yanufi wajen fridge yad'auka ya wuce"yah Abdul yanufi parlourn fuska asake yasamu har billy tayi sallah anfara samata lallen"yana dg tsaye bakin k'ofa yace"my billy sannunku"tana murmushi ta dubesa tace"kaje kayi sallah kadawo"to shikenan gimbiya am gama"duk sukayi dariya itada meenah"yah Abdul yajuya yafita dg gidan......goggo kuwa kabeer ta k'walama kira yazo yataimaka mata tayi alwalar sallar azahar.... Ab'angaren su jidda....✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ....... Ab'angaren su jidda suna isowa anguwar gobirawa kai tsaye gidan Abba sukayiwa tsinke"gaban magajiya nata fad'uwa ahaka ta tura jidda dake kan wheelchair suka shigo tsakar gidan da sallama"ummi na tsakar gidan tana alwalar sallar la'asar"Abba kuma yatafi masjeed na anguwar yayi sallah"d'ago kanta tayi cike da mamaki sbd jin muryar magajiya"kallo d'aya ta musu itada jiddan ta d'auke kanta tacigaba da alwalah"tana tuna ranar dataje ganin lefen jiddan magajiya taci mata mutunci"dama kuma sunsan abinda yafaru da jiddan"ummi na gama alwalah d'in ta mik'e tsaye ta amsa sallamar su batare data kallesauba"suna ta k'arema gidan kallo"magajiya tayi tsaye tanata kallon k'ofar d'akinta nada dake a rufe"ina wuni ummi?"cewar jidda"lafiya qlau"magajiya ina wuni ya gida??"magajiya jiki na kirma ta amsa tana fad'in mlm na nan dan Allah?"ah ah amma k'ilan yashigo yanzun idan angama sallah"dg haka ummi ta wuce d'akinta"magajiya ta zauna kan takalminta tayi tagumi"dg ita har jiddan kowane da irin kalar tunanin dayakeyi"ahaka ummi ta fito tsakar gidan ta zauna kan tabarma tana lazimi"kusan minti 5 da zamanta"Abba yashigo rik'e da ledoji Ahannunsa"saidai yana ganin su magajiya ya gimtse fuska"be koma kallon gefensu ba"ummi ta amsa sallamar sa tana masa sannu da zuwa tazo ta amshi kayan hannunsa tanufi d'akinta"Abba na k'ok'arin binta magajiya tayi saurin cewa mlm wajenka muka zofa"fuska ad'aure ya juyo yanadaga tsaye yace"ina jinki meke tafe daku?"nabaku minti 5 ku fad'amun abinda ke tafe daku ku ficemun dg gida"k'wallah ta zuboma jidda"magajiya tayi k'asa da kanta tace"mlm dan Allah gafaranka muka zo nema nida jidda"nasan kasan meya faru da ita"amma rashin zuwanka dubata nasan yanada alak'a da kuskuran da mukayi abaya"dan Allah kayi hak'uri ka yafe mana"sannan ka mayar dani d'akina dan Allah.....jidda na kuka tace"wlh muntuba Abba ka yafe mana dan Allah" Alhmdllh masha Allah! ni nayafe muku"kowa yatuba dan wuya tubansa be yiba"ai dama duniya fad'i ce da ita"saida tayi juyin waina dake kika san dani magajiya?"kefa kikace barka za'a miki sbd kin rabu dani"takardar sakinki na nan na ajiye tuni"nakuma sha alwashin duk rintsi bazan bakiba sai kinzo da kanki anan gidan ki amsa"wato ranar da YAU DA GOBE tayi aiki akanki"waye ni awajenku dama zakizo neman gafarata?"duk abinda ka shuka shine zaka girba komai daren dad'ewa"nayi mamakin yadda kukayi saurin nadama da wuri haka"jidda y'ata ce yanzun halak malak sbd mahaifinta muna ciki daya dashi,kuma ya rasu yanzun"amma kinsa ta bujuremun sbd hange dason abin duniya irin naki"duk abinda mijin jindan yamuku yadawomun da irin korar karen daya muku ayau"....kuka magajiya tafashe dashi itada jidda suna bashi hak'uri"ummi ta fito tsakar gidan da nufin tabashi hak'uri itama....hakan yayi daidai da shigowar Aliyu aguje tsakar gidan yana fad'in ummi !ga Anty bilkisu nan itada mijinta sunzo cikin sabuwar mota me kyau"gaban jidda yayi wani irin mugun fad'uwa"Abba yayi murmushi yace"madalallah! kafin yadubi jidda yace"kin wofintar da zab'in dana miki"na kuma d'auka nabama bilkisu ta hak'ura ta amsa"gashi yazamar mata alkhairi"ko jiya yazo yasanarmun saura kwana3 su tashi su koma sabon gidansu ga aiki yasamu"ita duniya dakike gani fad'i ne da ita kuma bbu irin karatun dabata koyama mutum"indai kayi hak'uri kaine da riba"dududu yanzun shekara guda kenan da auren nasu"amma Allah yasauya komai"da kece Kika auresa kinyi hak'uri da yanzun komai ya sauya"saidai ance dana sani k'eya ce......jidda na girgiza kanta zatayi mgn tattausan muryar yah Abdul ta daki dodon kunnanta yana sallama cikin nutsuwa"ta juya da sauri tagansu shida bilkisu yana rik'e da hannun ta da akayima lalle"sunyi gwanin kyau shar dasu....atake yah Abdul yacanza fuska sbd ganinsu dayayi"wanda Abba da ummi na lura da yanayinsa"cika hannun billy yayi yaduk'a yace"Abba da ummi ina wuninku??"yafad'a danma kar yayi jam'i magajiya tasan harda ita yagaida" lfy qlau Abdul yawajen goggo da jiki?"Alhmdllh! yafad'a yana murmushi yakalli auta Aliyu yace"auta zo muje waje ka rakani"ummi na murmushi tace"anyi mota Abdul Allah yasa alkhairi yatsare "Ameen yah Allah ummi "my billy zamuje mudawo"bilkisu dake zaune tana kallon jidda ta amsa dato "yah Abdul beko kalli su jidda da magajiya ba wad'anda keta kallonsa"saima yayi k'asa da kansa aladabce yace Abba"inaso muje dg waje"to shikenan Abdul hakeem muje"yah Abdul na rik'e da hannun Aliyu yayima ummi sallama yafita"Abba yabi bayansa"sai asannan bilkisu ta gaishe da magajiya daketa kallonta kamar ta cinyeta"Anty jidda ya jiki kuma?da sauk'i bilkisu"dg haka shiru yabiyo baya"bilkisu ta matsa suna gaisawa da ummi suna firansu gwanin sha'awa "ummi na yaba kyawun lallen na bilkisu"ahaka Abba yadawo yana murmushi"Aliyu da wasu yara na biye dashi sunata shigowa da kayan abinci wanda Abdul ne da kansa yasiya yaraba biyu yakaiwa goggo rabi yakawo rabi anan gidan....bilkisu ta gaishe da Abba ya amsa cike da kulawa kafin yanufi d'aki "magajiya na kallon Abba dake k'ok'arin bud'e k'ofar d'akinsa tace"mlm kai nake jira fa"yanzun kuwa zan baki sak'onki yafad'a ko ajikinsa yana bud'e k'ofar d'akin ya wuce ciki"bbu jumawa yafito rik'e da takarda a hannunsa"magajiya ta zaro ido tana nuna kanta tana fad'in da gske ka sakeni?"ki duba mana sbd ki tabbatar"yafad'a yana jifarta da takardan yakoma d'aki"jidda kamar zuciyarta zata fashe dan gaba d'aya sabon son Abdul ne aranta"saidai aganinta yamata nisa fintin kau"tasan ko bilkisu mutuwa tayi bazai auretaba"magajiya tafashe da kuka tana rik'e da takardan ta kalli jidda tace"muje jidda"tafad'a tana turata kan wheelchair d'in datake azaune"wani irin tausayi suka bama bilkisu da ummi dake zaune"amma sun tabbatar koma miye yafaru laifinsune"suna fitowa suka hau adaidaita suka nufi gidan atine.... yah Abdul kuwa be dawo gidan su billy ba saida marece sosai yamata waya ta fito"suka nufi wajen shak'atawa cike da farin ciki da k'aunar juna"sannan yakaita aka mata gyaran gashi"wanda tana acan magrib tayi"shi yayi sallarsa a masjeed"ita kuma batayiba"sai bayan angama suka tafi gida sannan tayi tata sallar.... washe gari misalin k'arfe 8:11 am"bilkisu ce da yah Abdul tsaye asoron gidansu" yana sanye da suit bak'ak'e"y'ar ciki red"nectie d'in yazauna sosai"yanata zabga k'amshi"billy na rik'e da jakarsa ta office"kanta bbu d'an kwali tana sanye da doguwar riga ta bacci iya gwiwa"lallen da aka mata yakomayin maroon"sai shagwab'a takeyi yana aikin kallonta"gaba d'aya kishine dank'are aranta"yana murmushi yace"my billy ki koma kiyi bacci anjima zan kiraki nabaki labarin yadda na fara aikin"shikenan Allah yakaimu"kayi addu'a idan zaka shiga office naka kuma kadinga d'aure fuska"yana dariya yaja hancinta yace"to shikenan ranki yadad'e"amun kiss saina wuce ko?"yafad'a yana matsowa da fuskarsa asaitin tata" ta sum baci lips nasa tana murmushi"my billy kamar karna tafi na barki nakeji"kuma fa saina biya gidan goggo"yanada kyau ka biya d'in gsky"to mezan fad'a mata?"kace ina gaisheta"Allah yatsaremun kai yabaka sa'a yah Abdul"tafad'a tana janye jikinta dg nasa suka had'a ido"yasakar mata tattausan murmushi yana amsawa da Ameen"ta d'aga masa hannu yafita cike da kewarta"ita kuma takoma cikin gidan tafara aikace aikace..... kimanin kwana 3 kenan da fara aikin yah Abdul"kuma komai Alhmdllh"kabeer ma na part d'in dasu yah Abdul suka tashi agidan goggo" babu wata sana'a dayakeyi"anan gidan goggo ake cidashi"sannan yanzun goggo bata sake masa fuska kamar da"aiyuka da dama tana sashi bbu kuma damar yak'iyi koda baiso kuwa aransa sai yayi"yau tun bayan sallar la'asar meenah ta d'auki zazzafan wanka sbd zataje gidan yah Abdul amma sabon gidan"dan ayau zasu koma"kuma be sanarwa billy ba"kawai dai yace"ta shirya idan yadawo office zasuje anguwa"koda meenah ta fito cikin sabuwar shadda"d'inkin doguwar riga light blue" an mata aiki da bak'in zare"mayafi da hand bag duk bak'ak'e tasaka da plate shoes"tanata k'amshi tayi gwanin kyau da ita"goggo na kallonta tana murmushi tace"auta kin shirya?"eh goggo yaya kabeer yazauna dake harna dawo"kabeer dake parlourn yana kallo yafito fuska ad'aure yana fad'in ke k'arfe 5 kallon ball zanje fa"ke meenah wuce kije ki rabu dashi"kallon ball d'in yafiye maka ni?"kai bakaje kayi sana'a ba ka tare agida kana mana zancen kallon ball"cewar goggo tana tab'e baki"bece komaiba ya koma parlourn kamar yayi kuka sbd b'acin rai....meenah kuwa ficewa tayi ta hau adaidaita ta nufi gidan yaya Abdul... Ahankali yah Abdul yayi parking k'ofar wani had'add'en gida me farin get"bilkisu dake zaune gefensa wacce gaba d'aya batama jin dad'in jikinta tunda ta tashi a yau"Ahankali tace"inane nan yah Abdul?"siyar dake nazo nayi my billy"d'an murmushi tayi tace"zolaya ko?"nidai ka fad'amun mana"tafad'a cikin shagwab'a"to gidanki ne nakawoki....wannan suprise haka yah Abdul" ?" tafad'a tana k'ok'arin fitowa dg cikin motar" farin cikin ta yak'i b'oyuwa"shima fitowa yayi yana murmushi yanufi gefenta Inda take a tsaye yabud'e k'ofar get d'in"tayi hanzarin shiga"shi kuma yazare key d'in yakoma cikin motar yashigo da ita cikin gidan"kafin yagama parking yarufe k'ofar get d'in"billy na tsaye tana k'arema haraban gidan kallo"madaidaici ne wanda zaici mota 2"ranta fari k'al tana yaba tsarin gidan"yah Abdul ya matso ya rungumeta ta baya yana fad'in gidan yayi ko my billy?"yafad'a yana mata rad'a agefen kunne" yayi kyau sosai yah Abdul"Allah yasa alkhairi yasa wajen zamanmune"Ameen yah Allah"muje dg ciki kiga ko ina"dan anan zamu kwana in sha Allah" yanzun meenah na hanya zamu koma idan tazo mu kwashe sauran kayanmu dake can"dato ta amsa suka zagaya hanyar shiga cikin gidan"wata k'ofa ce dg gefe da alama itace k'ofar main parlour"ita suka nufa suka taka step 2"yah Abdul yabud'e k'ofar parlourn suka shiga.....zaro ido bilkisu tayi sbd ganin kujeru na alfarma da center table"ga kayan kallo da dining table ,ga carpet da labulaye"kai parlour dai na y'an gayu wanda bilkisu bata tab'a zaton zata mallaka ba ko a mafarki"juyowa tayi suka had'a ido"yah Abdul ya gyad'a mata kansa yana murmushi had'e da cewa"k'warai my billy parlourn kine"idan Allah yabani ikoma zan miki finsa"furnitures naki zamu d'akko asaka a bed room guda"nan gaba gudan bed room d'in za'a zuba furnitures"ga kitchen kuma can muje ki gani"billy batasan time d'in data fad'a jikinsa ta rungumesa ba tana kukan farin ciki"sorry my billy"kin cancanci fin haka dg gareni"fatana Allah yak'ara bamu zaman lafiya nest 9month ki koma bani wani babyn ko?"yafad'a yana murmushi yad'ago kanta yana share mata hawayenta....ahaka wayarsa tayi ringing yaduba yana fad'in meenah ce"kinga musa da Ana's d'in ma basu isoba"k'ilan yana hanya ne"cewar billy"bara naje na bud'e mata get my billy"dato ta amsa shi kuma yafita"bilkisu ta nufi kitchen d'in"wow tafad'a sbd arba datayi da gas cooker an gama had'a ta"ga wasu sabbin warmers agefe a ajiye"kitchen cabinet d'in sosai suma suka burgeta"tana ahaka taji muryar meenah"fitowa dg cikin kitchen d'in tayi tana fad'in ga autan goggo"masha Allah Anty billy"gida yayi kyau"Allah yasa alkhairi"Ameen yah Allah meenah"kinsha kyau fa"yah Abdul yayi murmushi sbd burgesan da sukayi"beyi mgn ba yanufi k'ofa zai fita"ina zuwa sweet heart?"cewar billy tana k'ok'arin zama gefen meenah" Ana's zanje na shigo dashi"okay billy ta fad'a shi kuma yafita"meenah taji gabanta yafad'i dataji an anbaci sunan yah Ana's ! tadai dake kawai tana yiwa billy santin gidan"kije kiga kitchen d'in mana"ga kuma 2 bed room can"cewar bilkisu"meenah na k'ok'arin mgn yah Abdul da yah Anas sukayi sallama acikin parlourn...✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ........tunda yah Anas yashigo idanuwansa k'yam akan meenah datak'i kallon gefen da suke tsaye shida yah Abdul"yah Anas yasha gayunsa cikin k'ananun kaya yanata k'amshi"siririn sajensa yak'ara k'awata fuskarsa"bilkisu cike da fara'a ta tarbesa ya zauna suka gaisa yana yaba tsarin gidan da musu fatan alkhairi"yah Abdul na zaune gefen billy yana lura da meenah batayi mgn ba"yana k'ok'arin yi mata mgn ta gaishe da Ana's"sai shi Ana's d'in yarigashi da fad'in meenah ina wuni?"yafad'a yana tsareta da ido"gaba d'aya duk ta tsure takasa amsawa sbd kunya ta kamata"yah Abdul yatab'e baki yana fad'in gulman banza ki amsa mana tunda ke baki gaisheshi ba"yah Abdul naga mgn kukeyi fa"wai dama kasan sunanta yah Anas?"cewar billy"harara yagallah mata yana fad'in gata nan ki yambayeta mana"bata gaisheni ba nina gaisheta tak'i kuma ta amsamun"murmushi meenah tayi tace"ina wuni yasu ummi?"lafiya qlau Alhamdllh"ya goggo da jiki?"da sauk'i sosai"masha Allah"my billy bara naje nasamu musa azo da sauran kayan dake gida"bandamu zakaje yah Abdul?"Eh ayanzun sai komawa ta biyu zamuje dake da wannan magulmaciyar"yafad'a yana kallon meenah yatashi tsaye"waini yaya gulmar menayi ne?"nima dai abinda nakeso naji kenan"cewar yah Anas yana murmushi"yah Abdul beyi mgn ba yaja hannun bilkisu suka fita dg cikin parlourn"cikin rashin sa'a meenah ta d'ago kanta.....caraf idanuwanta suka sark'e dana shi"tayi saurin janye idanuwanta kamar ta tashi tabar wajen haka taji"meenah idan bbu damuwa pls samin contact naki mana "yafad'a yana tasowa yamik'a mata wayar sa"bbu musu ta amsa ta saka masa yanata kallonta ya amshi wayar yakoma yazauna"yana k'ok'arin mgn bilkisu ta shigo cikin parlourn"d'an murmushi tayi ta zauna tana fad'in yah Anas firan me akeyi?"yana murmushi yace"ta soyayya mana"irin wacce kikayi keda yah Abdul"ni zan wuce gida"sai nazo na kamiki auta"tana murmushi tace"ummi bazata zoba?"kema ai kinsan bazata zoba"yafad'a yana mik'ewa tsaye yasaci kallon meenah yana murmushi kanta ak'asa"meenah na wuce gida"sai anjima agaisheda ummi tafad'a batare data kallesaba"yafita yana murmushi"bilkisu na kallonta tace"kai meenah kodai bakyason yaya na nah?"meenah ta d'ago kanta da nufin tayi mgn taji k'arar shigowar text message awayarta"tana dubawa taga bak'uwar number anturo kalmar I LOVE U*murmushi tasaki dan ranta yabata yah Anas ne"billy dai na kallonta"meenah ta d'ago kanta suka had'a ido tayi dariya tana fad'in wlh tako ina yayanki ya had'u Anty billy"ina son namiji kyakykyawa kuma d'an gayu"wlh idan naga kuna soyayya da yaya mugun burgeni kukeyi"billy na dariya tace"aikuwa indai shine zaki aura tokin samu baban soyayya....duk suka saki murmushin atare"sunata firansu har yah Abdul da musa da wani suka dawo da furnitures"meenah da billy suka k'afa gadon aka shiryashi"sannan gaba d'aya suka tafi tsohon gidan su duka amotar yah Abdul suka kwaso sauran kayan"wanda koda suka dawo billy da meenah suka shirya komai tsab"atake gida yayi kyau gwanin sha'awa"suna zaune gab da magrib a parlourn"sai santin gidan meenah keyi tana tuna rayuwar yah Abdul ta baya shida billy"afili tace"ikon Allah kenan ! na yarda rayuwa tana faruwa wucewa take kamar ba'a yiba"kuma duk abinda kayi hak'uri dashi insha Allah wata ran zai wuce"Anty billy Allah yasa alkhairi yak'ara baku zaman lafiya da yaya"dan Allah ki k'ara rik'e yaya Abdul gam"musammun sbd yanzun kun samu hutu zai k'ara kyau da gogewa"billy fuskarta bbu walwala tace"wlh kuwa meenah"matan yanzun wasu sai addu'a"basujin kunyar su furta suna son namiji"shi kuma namiji baka shedarsa"ina kishin mijina sosai"karki damu Anty billy insha Allah yaya bazai kasance mai cin amanarkiba"ki dinga kulawa da abinki kamar da kina mamuke dashi bbu shegiyar da zatayi gigin kusantoshi"Allah yasa meenah"Ameen yah Allah"kinga an kusa magrib bara na tafi gida dama yaya kabeer ne kawai na bari wajen goggo"Eh gsky da har zance ki bari sai yah Abdul yadawo"nika d'ai za'a barni kenan?"billy bata rufe bakiba yah Abdul da musa suka shigo da kaya nik'i nik'i ahannunsu suka nufi kitchen"billy na musu sannu"suna fitowa yah Abdul yace"abokina ka wuce da meenah gida"okay bbu damuwa"hjy billy Allah yasa alkhairi, baby nah itama tana nan tafe"Ameen yah Allah"gsky kamata yayi gobe ka kamun ita yini"saidai Friday"week end ina gida bancika barinta fitaba aranar"yah Abdul na murmushi yayi shiru kawai dandai agaban meenah ne"bilkisu dai y'ar dariya tayi batace komaiba"atare musa da meenah suka fita"yah Abdul yabisu yarufe get d'in gidan"bilkisu na tsaye aparlourn yashigo"rungumota ajikinsa ta baya yayi yana maida numfashi"ka gaji ko yah Abdul?"wlh kuwa my billy"muje kitchen kiduba kayan can ko kafin akira sallah"dato ta amsa yacikata suka nufi kitchen d'in atare"sosai ta dinga kallon kayan tana murmushi tana mamakin wai itace ayau zatasha ruwan roba"dan ruwa katan 3 ne, lemo na roba katan biyu"ga shinkafa , super getting,macaroni, indomie,dankali ,cefane, fruits"kayan vegetables,mai ,maggi da sauransu"yah Abdul meyasa baka Adana wasu kud'in ba?"naga duk kasiyo abubuwa masu tsada"tafad'a tana maida kallonta garesa"my billy kenan! "ai amfanin nema samu"amfanin samu kuma huce takaicin duniya"kaf kud'in nan sun k'are duka"100k ne sukayi saura yanzun"kuma na bama musa su"wanda acikin kud'in nace ya ibi konawa yakeso"yak'iya yace"nabashi 10k sun ishesa"na nuna masa b'acin raina shine ya amshi 100k"wlh banji dad'i ba yanunamun babu komai ai hidima mukeyi"amma albashin farko zai amshi wani abu da yawa"hakane kam tarenku dashi yaci konawane ya iba"wlh bilkisu ko duka kud'in zan iya rabawa dashi"sai yanuna bema san haka"aishi abotarmu dashi ta Allah ce ba biyansa zanyi abinda yamun abaya ba"wannan gsky ne kuma Allah yabarku tare"ina taya su ummi godiyar kay.....bana son wata godiya my billy"su ummi nima iyayena ne"wai kinsan ashe Ana's son meenah yakeyi?"haka nima nagani"amma beda wata rik'akkiyar sana'a zai kama soyayya?"Allah zai dafa masa my billy ai yagama karatu ko?"service yakeyi yanzun"in sha Allah za'a dara nan gaba"kuma nabashi meenah sbd babban wa ubah" kaida bakaji ta bakin taba? cewar billy tana tuna Inda goggo bata canza Hali ba bazata bari yah Anas yafara soyayya da meenah ba"ai Ana's irinsu ba'a cewa ba'a so my billy"yafad'a yana tayata suka jera komai Inda yadace"sannan suka wuce bed room d'in su"atare suka shiga bayi"yayi alwalah yafito yabarta ciki sbd yatafi masjeed... washe gari da safe yakama week end"tun bayan sun gama sallar asuba billy ta gudo dg wajen oganta"sbd tasan muddin yafarka dg bacci zai nemi kar'i dan jiya sosai da dare yagajiyar da ita"kitchen ta nufa tafara k'ok'arin had'a musu break fast......chips ne da ruwan zafi ta dafa"saita soya bread da k'wai"tana jera komai acikin tray taji motsin shigowar mutum"juyowa tayi suka had'a ido"yatsareta da fararen manyan idanuwansa yanata aikin kallo"cike da burgewa da tsantsar so"yana sanye da jallabiya blue colour"yayi tsaye"yah Abdul ka tashi?"b'ata fuska yayi kamar wani d'an yaro yace"meyasa kika gudo nan my billy?"bayan kinsan idan nashafa naji bbuke akusa dani bana samun nutsuwa"oh my God yah Abdul break fast nazo na had'a maka"banaso katashi kaji yunwa fa"ni babu wani nan"yafad'a yana fita dg cikin kitchen d'in"bilkisu tayi murmushi"sbd ta fahimci yau rigima yakeji"babban tray d'in ta d'auka tanufi parlourn"yana zaune kan kujera yana kallo"kan dining table ta ajiye komai ta nufo wajen yah Abdul"agefensa ta zauna ya kauda kansa"murmushi tasaki tana rik'e hannun sa guda tana kallon sa tace"haba habeebi nah!katashi na maka wanka kazo kayi break fast"sai kaje ka gaishe da goggo"idan kadawo zan baka wani labari....duk tana maganar ne cikin rarrashi kamar tanayi da k'aramin yaro"dariya yakamayi ya rungumeta k'yam ajikinsa yana fad'in ilove you my billy! Allah yadauwamar damu cikin farin ciki na har abada"itama shigewa jikinsa tayi tana murmushi tace" ilove you too! yad'ago kanta ya manna bakinsa cikin nata yana tsotsa tamkar zai cinye bakin"itama ta lumshe idanuwanta tana tayashi"ganin zai saki layi yasaka tayi saurin yanke abin"yad'auketa suna dariya suka nufi d'akin baccinsu....."agurguje ita dashi sukayi wanka suka shirya"ita k'ananun kaya shima haka"yakama hannun ta suka nufi dining area d'in suka fara break fast d'in anutse cikin farin ciki....gaba d'aya yah Abdul na lura da billy bata wani cin abincin sosai sai ruwan tea kawai taketa sha"yah Abdul kuwa sai loda masa abinci takeyi"can ya ajiye spoon d'in hannunsa yace"my billy wai meyasa sai tea kawai kike sha?"dama jiya da muna bacci naji jikinki da zafi"kasa mgn tayi aguje ta nufi wajen sink tafara kwara amai"da sauri yabiyota yarik'eta cikin damuwa yana tambayarta dama bata lafiya?"kasa mgn tayi tanata Aman"bayan ta gama yataimaka mata ta wanke bakinta"yakama hannun ta suka nufi bed room d'in su"Ahankali tace"yah Abdul karka damu zazzab'i ne nakeji sama sama"kabani magani kawai"ah ah my billy asibiti zamuje gsky"indai akan lafiya ne ba'a so Ayi wasa da ita ko?"yafad'a yana zaunar da ita kan bed yanufi gefen ward rope yabud'e"gogaggun kaya yafito mata dasu"riga da siket na atamfa"da mayafi colour d'in kayan"batayi musuba tasaka da taimakonsa"wanda mayafin bada son ranta ta yafa ba"sai dan bin umarninsa"yana rik'e da hannun ta suka fito yarufe k'ofar main parlour suka nufi parking lot suka shige mota"yana driving d'in billy na kwance ajikinsa"sai gudu yakeyi dan su iso asibitin da sauri"nidai yah Abdul karka kayar damu pls"to nadena my honey"sonake adubamin ke naji meke damunki?"batace komai ba tayi shiru"da haka suka iso asibitin"yana rik'e da hand bag nata"yasaka hannunsa agefen k'ugunta yarungumota ajikinsa suka wuce reception"sai kallonsu akeyi"dan ba k'aramin kyau sukayi ba"shi kuma yatamke fuska sbd ganin k'ananun nurses mata nata kai da komo suna kallon su"zaunar da billy yayi kan kujerun dake a nan reception"ta rik'e hannunsa tana b'ata rai"murya can k'asa mai cike da nuna kulawa yace"sorry zanje nayi cuku cukun ganin likita ne"nidai Allah ban yarda kaje kabarni ba zan bika ne"my billy kefa bakya lafiya amma kike wata rigima?"ture hannunsa tayi tak'i mgn"yana murmushi yatayar da ita tsaye "sai turo d'an bakinta takeyi"wasu mata na zaune sai kallonsu sukeyi suna k'us k'us"qzatonsu billy amarya ce"yana rik'e da hannun ta duk Inda yayi tana biye dashi"har jiri take gani amma tak'i barinsa"bayan yagama duk abinda yadace suka zauna bin layin ganin likita"sun jima anan zaune kanta na samqn kafad'arsa har layinsu yazo"sai Allah yasa mace ce likitar"sosai yah Abdul yaji dad'in hakan"sai kallonsu takeyi"tun kafin ma bilkisu ta zauna ta fahimci ciki ne k'arami da ita"bayan ta gama bincikar billyn aka gano tana d'auke da cikin sati 2"yah Abdul yadinga washe baki"bilkisu kuwa d'aure fuska tayi dan harga Allah taso ta huta kafin tasamu wani cikin"ta yarda kuma cikin tana wanka ta sami cikin"murna doctor d'in ta musu ta rubuta musu magunguna"sannan suka fita da nufin yaje pharmacy yasiya"yana rik'e da hannun ta Ahankali cikin taushin muryanshi yace"bilkisu naga baki murna da k'aruwar da muka samu ko??hakan yasa naji murnata ta koma ciki"pls da gske bakyason cikin......✍️ wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300 Vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251 Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba ......kwanci tashi inji masu iya mgn sukace asaran mai rai"kwanaki sun ja"rayuwa ta lulawa su Abdul da bilkisu"ta kuma yi musu dad'i"dukda wata ran akan sab'a sbd halin zaman yau da gobe"ayanzun haka yah Abdul yasami k'arin girma awajen aikinsa sbd kwazonsa"wanda watan sa 4 da fara aikin yasamu k'arin girman"yana dg cikin y'an gaban goshin governor"sosai Abdul da bilkisu sukayi wani irin kyau na musammun"fatar jikinsu ta murje sbd samun hutu da kwanciyar hankali da jin dad'in rayuwa"sunyi wani irin kyau na ban mamaki"yah Abdul nata fama da y'an mata"bilkisu kuma na d'aga hankalinsa da zafin kishi"wani time d'in kawai saidai yaganta tazo office nashi"kasancewar yana zuwa da ita office nashi.....goggo kuwa tasami sauk'i tuni"yyinda meenah da yah Ana's keta zuba soyayyar su har kowama yasani"amma an barshi sai ya samu aiki asa musu rana"kabeer kuma yakoma wajen aikinsa wata 3 da suka wuce"yah Abdul yataimaka masa yafara k'ok'arin gina gidansa da komai yak'one"sbd kabeer d'in yanzun yatuba yadena neman mata"amma yana buk'atar yayi auren ayanzun.... ab'angaren su magajiya kam sun bar gidan atine sbd dawowar ghali dg sudan yakammala laratunsa"yasami aiki acan"shine yazo yasiya musu gida k'arami suka koma"amma dukda haka jidda na sana'arta"magajiya kuma tana sina'ar fridge ta dena aikatau.... ayanzun haka cikin billy yashiga watan haihuwa"komai an tanada "yah Abdul na fatan bayan ta haihu"shida ita da goggo suje k'asa mai tsarki"abin dai sai son barka kowa adangi bbu wanda baya cin arzik'in Abdul"danko su baffa Aminu yaje har k'auye da abin arzik'i shida bilkisu suka kai kwanakin baya... Ayau take friday"duk yawanci mutane nata k'ok'arin shirin masjeed"amma banda yah Abdul"wanda ko office yau bejeba"kimanin satinsa guda kenan rabonsa da bilkisu"sbd yana tausaya mata tayi nauyi"amma yau da kanta ta tsokanosa"sai gashi tana masa kuka amma yak'i barinta"tun 10am ake abu d'aya har 12:34pm yak'i barinta"wanda shi bemasan tana wani magiya ba"hidimar gabansa kawai yakeyi....sai bayan yasamu nutsuwa yafahimci bilkisu taji jiki"yana kwance agefenta Ahankali yace"mai gadon zinari kin gaji ko?"yah Abdul nidai ka k'yaleni kaje kayi wanka karka makara masjeed"da alama baki gajiba ko?"yafad'a yana kankance ido yana binta da wani mayen kallo na k'urrullah"kukan shagwab'a tasaka tana matsawa dg kusa dashi sbd bbu komai ajikinta"d'an murmushi yayi yana suturta jikinsa yace"na gaisa da baby nah yau"gsky indai kika wuce last week baki haihu ba my billy ruwan nak'uda za'a samiki"gaba d'aya cikin nan takurani yakeyi"hmm"kawai tafad'a tana lallab'awa ta sauka dg samqn bed d'in ta nufi toilet"shi kuma yanufi gaban ward rope ya bud'e yad'auki towel fari yabi bayan bilkisu dake a bath room..... agaggauce yafito yayi shirin zuwa masallaci wanda saida yagama shiryawa billy ta fito dg cikin toilet d'in"yah Abdul yabita da kallo yatuntsure da dariya yana ajiye turarukan hannunsa kan mirror"ya shirya cikin farar shadda"ya aza hula samqn kansa bak'a"yayi kyau sosai yanata k'amshi"kamar d'an saurayi"bilkisu kuwa sosai taga yamata kyau da yana dariyar"sai bayan ya tsagaita tana kallonsa gira ad'age tace"mlm dariyar me kakeyi?"ina ruwanki da dariyata madam ?"nidai saika gayamun"to da wanda ya tsargu nake"tab'e baki tayi tana nufosa tana tafiya da k'yar dan batajin dad'in jikinta"tana masa hararar wasa tace"nina tsargu ai"wlh in bacin masjeed zakaje danama hanaka fita"murmushi yasaki yace"lallai yarinyar nan 2 days d'in nan na lura kin rainani ko?"amma zaki haihu zan gyara miki zama"yafad'a yana matsowa dab da ita yamik'a mata agogonsa na fata bak'i"tanata turo baki ta amsa ta d'aura masa tana mintsininsa a y'an yatsu"yana murmushi ya rik'e hannun nata yahad'a da nasa ya sumbata yana fad'in thank you my lovely wife"idan nadawo zan rama Allah kuwa"to ni waye zai busarmun da kaina?"ki bari nadawo mana saina busar miki"sallafa zanyi yah Abdul"ta fad'a cikin shagwab'a"hakane kuma"ki zauna kan bed saiki jona hand dryer d'in ko yaya kid'an busar "zai bushe sai kiyi sallah ,idan na dawo da kaina zan gyara miki ko? "To shikenan Allah yatsare hanya"yana murmushi yace Ameen yashafa cikin yana cewa motsi yakeyi ko?"nidai karka makara"hancinta yaja yafita dg cikin bed room d'in"ita kuma ta wuce ta d'akko hand dryer ta jona tafara k'ok'arin busar da gashin nata"saidai tun kafin tagama taketa jin ciwon mara"bayan tagama ta d'aure gashin ta wuce bath room tayi alwalah"koda ta fito"doguwar riga ta material ta zura ta kabbara sallar azahar.....awahalce bilkisu ta gama sallar"tana rintse ido ta fito dg cikin d'akin"dan irin ciwon datakeji ta tabbatar da haihuwa ce"wayarta dake samqn center table ta d'auka dan ta kira yah Abdul"hakan yayi daidai da anyi knocking d'in k'ofar"waye ne?"tafad'a agalabaice"nice Anty billy"da k'yar tazo ta bud'e k'ofar meenah da wata dattijuwa dake yiwa bilkisu aiki suka shigo atare"meenah sannu da zuwa! ta fad'a cikin dauriya tana kara wayar akunne....bugu 2 yad'aga yana fad'in my sweet wife! yah Abdul kana ina?"my billy lafiya dai?"banajin dad'i ne"dama ina hanyar gida ne ko haihuwar ce?"inaga itace"bece komaiba yakashe wayar"meenah da mai aikin nata yiwa bilkisu sannu"kije kitchen iya ki d'auki abin karinki banyi girkin rana ba yau"to shikenan hjy" wlh nazo tun d'azun inata bugun k'ofa amma shiru"bacci nakeyi lokacin"dg haka bilkisu ta wuce ciki tana kiran meenah"bayan tabiyota sun shigo d'akin"tasaka meenah ta fito da duk abinda za'a buk'ata"suka fito dg d'akin meenah na rufewa yah Abdul yashigo"duk yawani rikice azatonsa tana jin jiki"bilkisu kuwa na ganinsa ta wani k'ara lambewa"agabansu meenah yazo yad'auketa yana mata sannu yayi yana waje da ita"meenah ta biyosu tana janye da troley"aka bar iya mai aiki sbd ta k'ara gyara ko ina kafin su dawo.....suna a mota meenah ta kira goggo ta sanar mata"billy dai na back sit tanata gumurzu"ta tabbatar harda fitinan yah Abdul yasata wannan nak'udar"suna isowa asibitin akayi labour room da ita.....ko 5 minit basuyi da shigaba wata nurse ta bud'e k'ofar ta lek'o" tana kallon yah Abdul dake tsaye yadafe kansa tace"ta sauka lafiya an samu baby boy"Alhmdllh !yah Abdul da meenah suka fad'a atare"yaya jikin nata?"normal take yanzun ana kimtsata ne"ta fad'a tana komawa ciki"yah Abdul yakira musa yasanar masa da yah Anas"meenah kuma ta kira goggo....gaba d'aya bakin yah Abdul yak'i rufuwa sbd murna"suna anan tsaye shida meenah"kusan 15 minit aka bud'e k'ofar"wata doctor na rik'e da babyn"masha Allah jajir dashi"yakuma d'ebo kamannin ubansa"meenah tayi wuf ta amshesa tana dariya"hakan yayi daidai da isowar goggo da kabeeru wajen"dan kan mashin nasa yakawota"baki washe goggo ke fad'in bani *d'an juna* na tab'a nima"kai Alhamdllh!tubarakallah masha Allah"ina ita uwar ?"tana ciki ai goggo"cewar yah Abdul"meenah na b'ata fuska tace"haba goggo wane irin kuma d'an juma?"ki b'ata ma yarona suna"sannu mai d'a !ba yau juma a ba?nidai bani shi yanzun"cewar goggo tana amsar babyn"masha Allah! Tafad'a tana murmushi kafin tace"Allah yarayaka bisa sunna yabama uwarka lafiya"yah Abdul ya amsa da Ameen da sauri"kabeer ya amshi babyn yana gani shima fuskarsa na nuna farin ciki"suna ahaka wata nurse tasanar musu an kai bilkisu room 12 taje ta huta"ai kafin kowa yatafi yah Abdul yayi agaba"anan Anty wakale (k'anwar ummi) da yah Anas suka sami su goggo da babyn ahannunsu"akunyace yagaishe da goggo ya amshi babyn dg hannun kabeer"meenah na murmushi ta gaishe da Anty da suke gaisawa da goggo"kafin su d'unguma gaba d'aya suka nufi d'akin da aka kai bilkisu......yah Abdul na zaune agefen bilkisu daketa baccin gajiya"su Anty suka shigo"bayan yagaishe da Anty yace"meenah zo muje akawo ruwan zafin dazata sha tea idan ta farka"hakane ku biya ta can gida meenah ki zubo tuwon dawar nan akawo idan ta tashi taci"jego sai anayi anacin tuwo "wannan gsky ne"cewar Anty wakale"atare da yah Anas sukabar d'akin"duk abinda yadace aka d'akko"yatsaya wajen masu gashin nama yayi leda biyu na kaji"dana mai jego dana y'an barka....lolx"suna isowa haraban asibitin sukayi clashing da musa"atare suka shiga d'akin"har lokacin bilkisu na bacci"babyn kuwa na hannun goggo"dan kabeer shima yatafi"sai a sannan yah Abdul ya amshesa yagani yabama musa"yana tuna d'azun fa billy bata haihuba ikon Allah kenan! musa yayiwa babyn addu'a yabadashi suka fita"sai a sannan Anty ta tashi bilkisu dg bacci.....yar kunya ta kama billy tana murmushi ta tashi zaune sunata masa sannu"ta gaishe su"kafin aka had'a mata tea mai kauri kuma mai yawa a cup aka bata"ga abinci agefe"tuwon dawa miyar bushashshiyar kubewa taji man shanu"Anty billy kici abinci sosai ko yarona yasami abincinsa shima"cewar meenah cikin zolaya"bilkisu dai nata murmushi aranta mijinta kawai take son gani"Anty wakale taje toilet ta tara ruwan zafi"takai towel ta ajiye ta dawo tana fad'in bilkisu kiyi maza ki gama kiyi wanka ki gasa jikinki"idan munje gida yanzun sai adafa wasu ruwan ki komayi ayima babyn"dato bilkisu ta amsa"bayan ta gama yiwa cikinta k'at ta wuce toilet d'in......anutse tayi wankanta bayan ta idar aka kai mata kayanta ta canza aciki ta fito"zama tayi aka bata babyn sbd ta shayar dashi"sai kallon babyn takeyi tana jin tsananin sonshi da kaunarshi aranta"tana masa addu'a aranta"tana k'ok'arin zuge zif nata dake baya aka turo k'ofar"yah Abdul da wata likita suka shigo"ahhh madam kin samu jiki ko?"cewar likitar tana kallon billy"yyinda yah Abdul yatsareta da ido yana murmushi aransa yana ganin wannan fa yaronsa ne da matarsa"agefen bilkisu ya zauna yana fad'in my billy sannu ya jikin?"Ahankali tace"da sauk'i sosai"kinci abinci ko?"uhmm!to shima babyn abashi abincinsa ko?"to ai yanzun zan bashi"yauwa kinga dama sallama za'a bamu mu tafi gida"amma shine kayi tafiyarka ko?"wlh muna waje nida musa"nine farkon zuwa anan kinata bacci"kuma mukaje nida meenah amso abinci shima da muka dawo bacci kikeyi ko?"wai dan Allah bazaka barta ta huta ba??"cewar goggo tana kallonsu"likitar data gama rubuta sallama ta Basu ta fita"yah Abdul na murmushi yace"ina mota meenah ki kwaso sauran kayan"dato ta amsa shi kuma yafita"bilkisu kuwa addu'a tayi ta fara shayar da yaron cike da kunya tana rintse ido sbd zafin dataji"daurewa zakiyi bilkisu sannu kinji?"cewar goggo"bayan ta gama bashi maman Anty ta goyashi suka wuce parking lot"billy ta zauna front sit"yah Abdul yacanza harshe zuwa turanci yana tsokanarta"goggo na jinsa tadaiyi shiru amma meenah najin firan tasu"tana mamakin rashin kunyar yayan nata" bayan sun iso gidan"suka samu komai k'al iya ta gyara"goggo ta tsaya sbd tayiwa babyn wanka"meenah kuma kitchen ta shiga sbd tayima billy girki mai dad'i"yah Abdul da billy kuma d'akin baccinsu suka nufa"Anty da goggo da babyn na parlourn"aka saka iya ta zagaya can baya ta aza ruwan zafin wankan..... suna shiga bed room d'in yah Abdul ya rungumeta ta baya yana fad'in my sweet billy kin biyani da kika haifamun baby boy mai kama dani"next yr saiki masa k'anwa ko?"kukan shagwab'a tasaka tana k'ok'arin k'wacewa dg jikinsa tana fad'in Allah ya kyauta mun "ni kuma saina zauna duk shekara saina haihu ko?"toko dai nayi amarya ne?"wani irin haushi taji tak'i mgn"yana dariya yace"wlh wasa nakeyi karkimun fushi"hmm"wancan d'akin zaka koma bazan dinga kwana da kai ba"indai irin wannan hukuncin zakimun dakin gama dani my billy"yafad'a yana sinsinar gefen wuyanta yana sakar mata hucin numfashin sa"ta lumshe idanuwanta tana ture kansa"bbu komai nidai ko?"eh d'in"kaje karkaja goggo da Anty suyi mgn"aiba haihuwar fari bace ko madam"yafad'a yana nufar gefen bed da ita ya zaunar ita kan cinyoyinsa suna dariya"kasan yah Abdul haihuwa da wahala?"hakane billy nah"amma kinyi da sauk'i ko?"hakane bbu laifi kam"yanzun nasan kana jin yunwa ko?"wlh banaji sbd farin ciki"kawai mayi dinner atare" dan meenah anan da iya zasu zauna awancan d'akin tunda akwai furnitures aciki"sai bayan kinyi 40zata koma gun goggo"to shikenan Allah yakaimu lafiya"ya amsa da Ameen yana rungumeta ajikinsa"be bar d'akin ba saida yaji goggo na k'wala masa Kira"yafita yana dariya yana tuna rayuwarsu ta baya agidan goggo.. ahaka aka cigaba da kulawa da bilkisu da babyn tsawon kwana bakwai"wanda dangi da abokan arzik'i tafe suke ana zaman barka"aciki harda magajiya da jidda"kuma kullum anan suke zuwa"magajiya tayita had'ama"kullum idan sunzo sai jidda ta keb'e wani waje tayi kuka"tayi dana sani da cizon yatsa"ta tabbatar Inda bata biyema son zuciyaba dafa itace awannan matakin"ta lura Abdul be had'a bilkisu da kowa ba"agaban jama'a zaita nuna mata k'auna da kulawa" yana kafa kafa da ita da tambayarta me takeso?"aranar kwana 5 ta rok'i bilkisu gafara"tasanar mata tuni komai ya wuce" kuma jidda ta nemi alfarmar tayiwa yah Abdul mgn ya yafe mata"dan ana zaman barka ko gaishesa tayi baya amsawa"hasalima daya ganta yake had'a rai"da k'yar bilkisu tasamu ta shawo kansa ya yafema jiddan"sannan tsanarma jiddan ya yafe mata......yau ake suna yaro yaci suna *salisu* ana kiransa da affan"duk abinda akeyiwa mace mai jego y'ar gata saida yah Abdul yayima bilkisu"dan kaya akwati 12 yayi mata"sai akwati 5 na babyn"ko kayan bily kala 50 ne bbu k'ananun kaya aciki"aranar bilkisu har kukan farin ciki tayi"yah Abdul yasanar mata in yanada hali fin hakama zai mata"abaya lefe kad'an tasamu dg garesa" amma gashi da akayi hak'uri ansamu yanzun masu yawa"ko abin yanka rago 3 aka yanka"abin saidai san barka"anan haraban gidan akayi decoration aka sha shagali"mai jego saida tayi shiga kala 7"wacce kala 3 iri d'aya ne itada yah Abdul"sun saka shadda kala 2 iri d'aya sai voil guda iri d'aya....anci ansha abin saidai godiya ga Allah"bayan kowa ya watse billy da babyn sukayi wanka suka kwanta agajiye...... *bayan 40days* yau kwanan bilkisu 40 cif da haihuwa"sunyi gwanin kyau b'ul dasu itada babyn"tun jiya meenah ta mata lalle"aka mata saloon da dare"Angon jego yah Abdul nata murnan da zumud'i"dan tunda billy ta haihu iyakarsu romance"idan yayi mgn tace"ai jini be d'auke ba"tun wajen 2pm billy na gidan ummi"wanda anan aka bata kazar mata mai romo da tsumi da had'in kankana tasha"sai wajen 4:30 pm yah Abdul ya iso yamata waya sbd zasuje gidan goggo dg nan sai su koma gida"Ahankali ta fito k'ofar gidan tana sab'e da affan agefen kafad'ar ta"tana sanye da sabon d'inkin doguwar riga ta lace maroon & pink colour"tayi d'aurin d'an kwalin daya fito mata da kyawunta"tana yafe da mayafi babba na alfarma"dan yah Abdul beson hijab adole ta hak'ura da ita sai idan yakama take sawa"yanata kallonta yabud'e mata k'ofar front sit yana fad'in ran gimbiya yadad'e"murmushi kawai tayi ta shigo ta rufe k'ofar tana fad'in pls zamuje nan gaba kad'an zan bama Anty jidda sak'o pls"d'aure fuska yayi yace"sak'on me?"kayi hak'uri yaya Abdul komai ya wuce pls"shikenan"yafad'a tana nuna masa Inda zaibi dasu"da haka har suka iso k'ofar gidan su jidda"wanda yara duk sunyi daddab'a awajen"jidda na zaune kan kujera y'ar tsugunne ga sandunanta agefe tana tuyan awara"horn d'in motar dataji yasaka ta d'ago kanta tana yiwa yaran mgn su matsa"yah Abdul nata kallonta ta glass gaba d'aya jikinsa yayi mugun sanyi"yakuma k'ara tsorata da rayuwa"bilkisu kuwa kamar tayi kuka jiki asanyaye tajawo ledar kaya dake back sit ta bud'e k'ofar ta fito dg cikin motar tana sab'e da affan dake baccinsa"sosai jidda dake kallonta taji kunya......✍️ ...........lura da yadda jidda taji kunyar ta ganta ahaka yasaka bilkisu k'ak'aro murmushi tana cewa"Anty jidda! na'am bilkisu kece tafe haka?"sannu da zuwa"tafad'a tana k'ok'arin kama sandunanta ta tashi tsaye" ta d'auki robar kud'in ta tana satar kallon motar yah Abdul"wanda ta tabbatar yana kallon su"ke hakeema ki kulamun zan shiga ciki nayi bak'uwa ne"cewar jidda tana kallon yarinyar ta juya ta nufi cikin gidan bilkisu na biye da ita"sallama bilkisu tayi tana shigowa"magajiya bata gidan taje anguwa"amma gidan share k'al yake dashi"shigo ciki bilkisu"ah ah nanma yayi wlh sauri nakeyi ai"ta fad'a tana jan kujera y'ar tsugunne dake a tsakar gidan ta zauna"jidda ta amshi affan daketa bacci tana yaba girmansa"bayan sun gama gaisawa bilkisu fuskarta bbu walwala tace"haba Anty jidda! meyasa kike irin wannan sana'ar a k'ofar gida fisabilillahi?"sai kace wata marar y'an ci"yazanyi bilkisu?"duk mugun halina na baya yajamun irin wannan k'ask'antacciyar rayuwar"mahaifiyata data azani a turban itama bata damu dani ba ta kanta takeyi"idan bantashi na nemi halal nawa ba abinda zanci saiya gagareni bilkisu agidan nan"dama yaya ghali yasiya mana gidan"yakoma sudan duk wata saiya turo 20k musiyi kayan abinci"amma umma ta amshe kud'in nan"tafad'a tana hawaye gwanin ban tausayi"shiru kawai bilkisu tayi sbd tasan mugun halin na son abin duniya magajiya"ga wannan kayane bbu yawa"sannan dg yau ki dena wannan sana'ar kisami wata wacce za'a shigo gida asiya kiyi"amma kinada k'uruciya kinyita zama bakin wuta Anty jidda"nan gaba idan Allah yaso aure zakiyi"tafad'a tana zaro rafar y'an 200 guda 1 ta aza mata ajikinta"kafin tace"in sha Allah duk wata zan dinga yimiki aike"amma wannan ba sana'a bace kicanxa wata"nagode! nagode k'warai bilkisu"Allah yasaka miki da alkhairi yabarku tare da mijinki"hakik'a kin cika y'ar halak mai rama alkhairi bisa sharri"nayi nadamar abinda na aikata a rayuwa bilkisu"bbu komai haka Allah yatsara Anty jidda"hakane kam amma bana tunanin zanma samu wanda zai aureni bilkisu bayan ina haka"in sha Allah zaki samu da ikon Allah"idan umman ta dawo ki gaishemun da ita"to shikenan in sha Allah bara aka miki awaran"amsamun dai aleda sbd ina sonta"to shikenan amma ki goyamun yarona marece yayi dan Allah"dato bilkisu ta amsa ta mik'e tsaye ta amshi affan ta goyashi"jidda nata kallonta tanajin inama itace bilkisu"Ahankali tace"wata 2 da suka wuce shima tsohon mijin dana aura yayi accident yarasu"anbinnesa amma k'asa tak'i karb'ansa! innalillahi wa inna ilaihir raju'un"wlh kuwa sau 10 ana canza masa kabari"sannan aka samu yazauna aciki"ita rayuwa ka shuka alkhairi shine yafi"ki rik'e mijinki bilkisu dan Allah"insha Allah Anty jidda muje karma yayita jira"cewar bilkisu tanayin gaba"suna fitowa dg cikin gidan"jidda ta zuba awara me yawa aleda bak'a ta bama bilkisu tanata mata godiya"tana kallo ta bud'e front sit ta shiga aka ja motar"taja ajiyar zuciya....kowa ta sallama ta kwashe komai ta koma cikin gidan"ta zauna tana bud'a ledar da bilkisu ta kamata"kayane kala 4"lace kala 2 atamfa kala2 duk masu kyau da tsada d'inkin dogayen riguna"wanda koda kayan sunga wanki be wuce sau 2 ba dan kamar sabbi suke"ga kayan shafa agefe ga kuma kud'i 20k cif"jidda ta girgiza kanta hawaye na wanke mata fuska"afili tace" duniya budurwa wawa! ada ina cewa" nice zan bama bilkisu kwancen kayana gashi itace ayau ta bani"wanda ayanzun kaf cikin kayana babu kamar wa'annan"yah Allah kasaka k'addarata ta tsaya iya haka"tafad'a tana d'aukar kud'in ta wuce d'aki dasu..... bilkisu na shigowa motar ta zauna ta kalli yah Abdul tana fad'in sweet heart baka gaji da jiraba?"ah ah my billy"jikina yayi sanyi ne ina tuna yanayin rayuwa"ban mayi zaton kin jima sosai ba"gsky bilkisu rayuwa abin tsoro ce Allah yasa mudace"Ameen yah Allah"ni kaina wlh banji dad'in ganin Anty jidda haka ba"to amma sai hak'uri"dan Allah yaya Abdul kataimaka mata da jari mai tsoka ta dinga neman kud'i itama"in sha Allah idan mun dawo dg saudiyya za'a bata"yafad'a yana jan motar"bilkisu ta dinga masa godiya"yana murmushi yace"kefa Amarya ce yau"barama mu tsaya na siya miki kazar siyan baki"murmushi tasaki batace komaiba"dan itama harga Allah tana buk'atar mijin nata"ga kayan mata ummi ta d'irka mata gaba d'aya jikinta abuk'ace yake da yah Abdul"agefen hanya yayi parking yafita"bayan ya siyo kazar yadawo suka nufi gida yanata zolayarta da fad'in adaren yau za'a yiwa affan k'anwa ko k'ani"ita kuma tanata b'ata rai da wannan barkwancin suka iso gidan nasu"wanda meenah tun d'azun atare suka bar gidan da bilkisu sadda ta fita"yanzun su kadaine suci karonsu bbu babbaka.....awannan dare bilkisu taga surkulle kala kala awajen mijin nata"dan har kukan dad'i yah Abdul yamata.... ***************** Ayau bilkisu da Abdul da goggo cikin farin ciki suke"sbd isowar su gida nigeria"sun kammala aikin hajjinsu lafiya"suna fitowa dg jirgi"suka sami kabeer da meenah sunzo daukarsu"bilkisu ta had'e cikin tsadaddar jallabiya bak'a ta yane kanta da mayafin tana sab'e da affan d'an 5month"yyinda yah Abdul ke sanye da suit bak'ak'e yayi kyau masha Allah"goggo na gefensa cikin shigar atamfa super da hijab iya gwiwa ajikinta"tanata washe hak'ora hakorin makkanta guda biyu sunata bayyana"meenah ta rungume goggo tana ihun murna"goggo na murmushi tace"nidai yi a hankali auta"kin san k'afar nan har yanzun sai a hankali"fama nakeyi da ita idan ta motsamun"meenah ta cikata ta rungume bilkisu ta amshi baby affan"kabeer kuwa rungume juna da yah Abdul sukayi"kabeer d'in yayi wata uwar rama kamar wanda ya kwanta jinya"bayan sun gama murna"suka kwashe kayansu gaba d'aya suka shige mota"yah Abdul aransa yana mamakin yadda kabeer yayi rama"kai tsaye gidan goggo suka nufa"wanda angyara gidan sadda suna saudiyya"dan harda get yanzun"wanda yah Abdul ne yasaka Ayi aikin harda gidansu billy"su kuma shida bilkisu yafara gidana babban sabon gida Inda zasu koma"dan yanzun bayan aikinsa harda kasuwanci yakeyi.....sosai goggo da bilkisu keta santin gidan da aka gyara"kasancewar dama meenah saida tayi musu girki tun d'azun"komai ta ajiye musu aka zauna a parlourn goggo sukayiwa cikinsu k'at"sannan bilkisu ta wuce d'aki danyin sallar azahar sai su tafi gidan ummi ta ganota"yah Abdul yaja kabeer su tafi masjeed dg nan yaji miye damuwarsa?yyinda jama'a nata shigowa yiwa hjy goggo sannu da zuwa.....suna fitowa bakin get yah Abdul yace"wai kabeer meke damunka kayi rama haka??kansa ak'asa yace"wlh yaya Abdul aure nakeso"ina gudun kar shed'an yaci galaba akaina"tunda dai nasamu aikin gidan yafi rabi daya kammala"zan siyar da motata tunda inada mashin sainayi auren"bbu damuwa Ayi haka in sha Allah nan gaba kad'an zan canza maka mota"itama billy inaso zan siya mata"to muna saka ran wasu kud'ad'e nan gaba in sha Allah"Allah ya Ida nufi yaya Abdul"nagode sosai Allah yabarmun kai"yah Abdul na murmushi ya amsa da Ameen suna yin gaba......bayan bilkisu ta gama sallah tafara k'ok'arin canzawa affan kaya"dan komai na tsarabarsu da kayan sawarsu na motar kabeer sai zasu tafi gida zasu tafi dasu "bilkisu na d'akin tana shirya affan tana dariya sbd jin goggo nabama wasu labarin saudiyya"gaba d'aya bilkisu rayuwarsu ta baya kawai take tunawa....tana wannan murmushin yah Abdul yashigo d'akin"amaryata kina nan dama?"haba yah Abdul wane irin amaryakuma? kusan 3 yrs da aure"amaryace ke mana my billy! tunda kullum zam zam nake jinki"yafad'a yana k'ok'arin zama gefen bed d'in goggo"tana murmushi tace"pls mud'an lek'a gidan hafsat da gidan ummi"eh wlh dan hafsat batama jin dad'i laulayi takeyi haka yafad'amun"dan in bacin bata lafiya ai dayama zo"hakane kam Allah yabata lafiya"Ameen yah Allah"yafad'a yana amsar affan suka fito dg cikin d'akin"tafiya gida zakuyi?"cewar goggo"Eh amma gidan ummi zamu fara zuwa"eh hakan nada kyau kice ina gaisheta bilkisu"to zataji goggo"meenah babu rakkiya"taff kunya nakeji"to shikenan zan sanarwa ummi kunyarta kikeji"duk sukayi dariya gaba d'aya"kasancewar tsaraban da akayiwa ummi daban take"suma ta gidan musa daban take"hakan yasa suka fidda su agefe suka tafi da motar yah Abdul dake ajiye agidan...gidan musa suka fara zuwa kafin suje gidan ummi"wanda bilkisu har kukan farin ciki tayi sbd yadda taga mijinta ya gyare gidansu abin shar sai son barka"anan wajen ummi billy kejin yah Abdul yabama yah Anas 5Ok yakaiwa jidda taja jari"sosai sukayi murna dan jiddan abin tausayi ce yanzun....su billy sai marece suka koma gidansu"acanma mutane nata zuwa yimusu sannu da zuwa..... Ayau da dare misalin k'arfe 11:5 pm"bilkisu na bacci ajikin yah Abdul"shima baccin yakeyi"wayarsa sai ringing takeyi tana verbration"yah Abdul yabud'e idonsa cike da bacci yaduba wayar"tsaki yaja iya labb'ansa sbd ganin wata yarinya ce mai suna *suhaima* awajen aikinsu yasanta kuma budurwace"daya san zata damesa da yawan kira daba zai bata n nashiba"shima yabata number ne sbd wasu da lilai akan aikinsu"janye bilkisu yayi dg jikinsa ya sauka dg kan bed d'in yafita yana rik'e da wayar"bilkisu ta bud'e idanuwanta gabanta nata fad'uwa ta mik'e tsaye itama ta bishi"yah Abdul kuwa a gudan bed room d'in yashiga yafara k'ok'arin kiran suhaima"bugu 2 ta d'aga wayar tana wani kashe murya....yah Abdul yayi saurin dakatar da ita gun cewa"gsky banji dad'in irin wannan kiran da kika mun ba"kusan 3 miss call kika mun da dare haka"me kikeso matata ta zata?"haba Abdul dan nadamu dakai zaka gayamun mgn?"look suhaima"yanzun lokacin iyalinane banida time d'in kowa"koma miye ki dena kirana ki bari mu had'u wajen aiki mana sai muyi mgn"yana fad'in hakan yakashe wayar"yana juyowa suka had'a ido da bilkisu dake tsaye bakin k'ofar d'akin tana jifarta da wani irin kallo na tuhuma"gabansa yabuga! sbd yadda yaga fuskarta"yana k'ok'arin mgn ta juya tabar d'akin da sauri"tana shiga bed room d'in su ta rufe k'ofar da key"tafad'a samqn bed tana fashewa da wani irin kuka"bbu irin bugun k'ofar da yah Abdul beyiba amma ta masa banza"yafi awa 1 yana kiran sunanta da mata magiyar ta bud'e yamata bayani amma ta masa banza"azuciye yakira suhaima yaci mata mutunci yagoge number nata bayan yayi blocking....sannan yakoma waccan d'akin ya kwanta zuciyarsa bbu dad'i"yasan halin bilkisu idan zafin kishinta yamotsa bata iya ba...... Bilkisu kuwa shed'an yaci galabar hura wutar kishi aranta"tana tuna yana fad'in koma miye tadena kiransa idan yaje office sayi mgn"dama idan yaje office mata yake kulawa kenan?"ta tambayi kanta zuciyarta acunkushe"tasha kuka sosai har kanta yafara ciwo sai gab da asuba tasamu bacci b'arawo yasaceta"wajen k'arfe 7:am kukan affan ne yatasheta dg bacci"tayi saurin bud'e idanuwanta tana hamma had'e da salati"ta dubi affan d'in daketa rarume rarume"wani irin mugun haushi taji yabata sbd laifin babansa"balle yadda taga suna kama"azuciye ta tashi ta d'akko affan d'in dg saman bed d'in ta bud'e k'ofar bed room d'in ta fito parlourn dashi a hannunta"yah Abdul na zaune da jallabiya ajikinsa idanuwansa jajir sbd damuwa da rashin bacci"fuskarta ad'aure batayi mgn ba yanadai ta kallonta"aza affan d'in tayi kan kujera ta juya zata tafi"bilkisu ina zakije kuma yana kuka?"idan laifina ne yashafesa ki mana afuwa kiji uzurina kar shed'an yaci galabar shiga.....bana son jin komai dg bakin ka"cewar billy ta juyo a harzuk'e tana balla masa harara"kafin tace"dama amanata kake ci idan kaje office d'in ko?"to yanzunma kaje wajenta mana"d'a kuma gashi nan ka rik'e abinka" kai dashi duk na tsaneku....tana fad'in hakan tayi gaba"yah Abdul tagumi yayi yanata kallonta harta b'acewa ganinsa"ransa yab'aci sosai"saidai yadda yakeson bilkisu da irin karamcinta agaresa bazai iya wulak'antata ba"balle yasan duk akan sonshi tayi haka"d'aukar affan d'in yayi yaje wancen bed room d'in dashi yacire masa parmpers yabashi ruwa"shi kuma yanata kuka harda shashsheka da ajiyar zuciya"gaba d'aya yaron yabashi tausayi yama rasa yazaiyi dashi"ga anata kiransa office"amma bazai iya tafiyaba billy tama zargi ko wajen yarinyar yaje"wata iriyar muguwar tsanar suhaima yaji aransa"sbd itace silar komai"asaman kafad'a yasaka affan"yana rirriga"saiga fitsari yamasa"yazuba ruwa gashi bbu kayan dazai canza masa da parmpers duk suna a wancan d'akin da bilkisu ta rufe..."parlourn yafito yana rirrigarsa yakira musa ta waya yasanar masa abinda yafaru"musa yace"gashinan zuwa gidan"yah Abdul na gama wayar yanufi d'akin yasaka wani key sai gashi yabud'e"bilkisu na zaune kan bed tana kuka da hijab d'in datayi sallah ajikinta"tana ganinsa ta wuce toilet da sauri ta banko k'ofar"girgiza kansa kawai yayi yanufi Inda kayan yaron suke da parmpers yad'auka ya fito dg cikin d'akin"da k'yar yasamu ya shirya yaron dan kuka kawai yakeyi yanata rarume rarume....kamar yayiwa yaron kuka"sai rirrigarsa yakeyi"yasamu baccin wahala yad'auki yaron"yasaki ajiyar zuciya"gaba d'aya damuwarsa"bilkisu yasamu ta hak'ura da wannan fushin datakeyi dashi"yana ahaka musa yayi knocking"yaje ya bud'e masa k'ofar"musabuha sukayi"musa cike da tsokana yace"abokina anata baka punishment ko?"mai hak'uri bai iya fushiba"kusan 3 yrs kenan da aurenku amma ban tab'a jin kunyi fad'a ba"to an fad'a maka yanzun laifinane?"kawai takasa fahimtane"gashi shima affan abin yashafesa yanata kukan yunwa harma yayi bacci"yanzun jekamun mgn da ita"Abdul beyi mgn ba yaje k'ofar d'akin yasaka key amma yak'i bud'uwa alamar tabar key ajiki"knocking yakamayi yana fad'in kizo ki bud'e musa keson mgn dake"nan ma banza ta masa"yafi 10 minit yana mgn"ransa yakai k'arshe gun b'aci"yabaro wajen yana fad'in musa kaje kawai"tayi duk abinda ta gadama dan taga ina lallab'ata"ko agabanta zan iya mgn da mace meta isa tamun??"calm down abokina idan rai yab'aci hankali bazai gusheba kamata uzuri ta huce"matsalar kawai da aka saka affan a case d'in"amma bara naje na amso priso abashi idan yatashi"yah Abdul beyi mgn ba ya zauna kawai yana furzan da zazzafan huci dg bakinsa.....yana anan zaune musa yadawo yakamasa"atare suka had'a aka tashi affan aka bashi"yasha amma ba sosai ba"gashi yak'i dena kukan"sai rirrigarsa Abdul keyi har yasamu yayi shiru"duk yayi wuri wuri dashi"jallabiyan jikinsa duk ta b'aci"Ahankali musa yace"zanje anjima saina dawo nasan lokacin ta huce"karka dawo musa kar Allah yasa ta huce tayita fushin nata mana"musa bece komaiba yafita"yana fita kai tsaye gidansu bilkisu yaje"anutse yayiwa ummi bayanin komai"yamata rantsuwar Inda suhaima budurwar Abdul ce bazaima shiga case d'in ba"ummi ta dinga fad'a tana fad'in koma budurwarsa ce ta isa ta hanashi yayi inyaga dama"musa dai na bada hak'uri yatafi"ummi ta kira Abba tasanar masa zataje gidan bilkisu sun sami matsala da mijinta"bayan yabata izinin zuwa ta nufo gidan bilkisu.... Bayan tafiyar musa yah Abdul yabar parlourn yakoma wancan d'akin ya kwantar da affan daketa bacci"yayi tagumi yanata tunanin bilkisu...."bilkisu kuwa dataji ta dena jin motsin kowa, saita fito ta nufi kitchen ta had'o tea sbd yunwar dake damunta"fitowa tayi dg kitchen ta zauna parlourn tanata cin magani"ahaka yah Abdul yasameta zaune tana shan tea"tausayin kansa dana d'an sa yaji"su basuci komai ba"amma ita datake fushin tazo tanashan tea"bilkisu! yakirata cikin tattausan muryanshi yana tsareta da ido"ta turo baki tana d'aure fuska tak'i mgn"irin wannan rayuwar kikaga yadace muyi?"kin wofintar dani da yarona"bayan kinsan muna buk'atar kulawar ki"ina yardar dake tsakaninmu dake billy?"wlh tallahi bilkisu bbu soyayyar wata mace araina saike! suhaima awajen aikinmu na santa"kuma na zageta tun jiya na goge number nata danayi blocking"gashima ki duba ki gani"yafad'a yana nufar gabanta da wayar ahannunsa"ummi da taji duk kalaman yah Abdul ta shigo parlourn bbu ko sallama ranta ab'ace tana fad'in dan ubanki irin tarbiyyar dana baki kenan?"tafad'a tana nufo bilkisu da niyar ta deketa"aikuwa bilkisu tasaki k'ara ta mak'alk'ale yah Abdul dake tsaye agaban ta"dan Allah ummi kiyi hak'uri"wanene yaje yasanar miki?" ai mun shirya ma"cewar yah Abdul"musa ne yasanarmun Abdul"meyasa baka mammari marar kunyar banza ba?zaki cikasa ki duk'a ki bashi hak'uri kosai na takaki?"ke yanzun sbd kina sakara sbd wata zaki sab'a da mijinki"da sauri bilkisu ta cika yah Abdul ta duk'a tana bashi hak'uri"shima duk'awa agabanta yayi yana fad'in komai ya wuce awajensa"ummi na hararar ta tace"wlh muddin nakoma jin makamancin haka zaki gane kuranki"tana fad'in hakan ta juya tayi ficewarta"yah Abdul yayi saurin janyo bilkisu jikinsa ya rungumeta yana fad'in kinga my billy zaki saka ummi ta dokarmun ke ko?"shiru tayi tak'i mgn"ko baki hak'ura ba?"nafa hak'ura ai"ta fad'a tana turo baki"yyi murmushi yana kissin d'in lips nasa yace"to nima muje ciki kafin affan yatashi abani hak'uri"yafad'a yana d'aukarta yaje yarufe k'ofar suka wuce d'akin baccinsu.... *bayan shekara ukku* tsaye bilkisu da Abdul suke awani katafaren parlou na alfarma"bilkisu na murmushi tace"sweet heart irin wannan suprise haka?"to tsohon gidan wa za'a barmawa?"na abokina ne"amma sai ammasa gyara"idan sun dawo saudiyya dashi da baffa Aminu dasu ummi saisu koma aciji"hakane yah Abdul kaida musa ba'a shiga tsakaninku"Allah yasa amincinku har tsufa"Ameen my billy"tana k'ok'arin mgn meenah da affan da wata baby girl me kama da bilkisu na hannunta suka shigo cikin parlourn"oh mamaa(sahura)ashe tana wajenki meenah?"eh wajen goggo na amsota danace nan zamuzo muga sabon gida"sai tace azo harda affan d'in dayaje week end"cewar meenah tana mik'awa billy mamaa"kafin ta gaishe da yah Abdul da masa fatan alkhairi na sabon gida"ya amsa cike da kulawa yana tambayarta babynta dake bayanta yana bacci"dan Anyi bikinsu da Ana's last 2yrs"itama jidda tayi aure shekara 1 data wuce"ta auri wani shima k'afarsa yana d'an jefata"matarsa ta rasu wajen haihuwa"da yaransa biyu"kuma bbu laifi tana d'an hutawa"dan yanada abin hannunsa"saidai beson laifin yaran"hak'uri kawai jidda keyi"ayanzun haka laulayi takeyi"ghalima yadawo dg sudan yayi aure" kabeer ma yayi aure har matar ta haihu"goggo kuma an sake girma amma jiki yau lafiya gobe sai hak'uri.....magajiya kuwa na gidanta tana y'ar sana'arta.....meenah ta zauna a parlourn da yaran"yah Abdul yaja bilkisu dan taga ko ina na gidan"sbd dg su sai kayan sawarsu suka dawo"komai sabo aka canza"master bedroom d'in su suka fara nufa wanda ke upstairs"furnitures ne na y'an dubai masu masifar kyau da tsada"yah Abdul ya finciki billy suka fad'a samqn bed d'in yana fad'in Alhamdllh! nima dai mom fareesa Alhamdllh nace🙏🏻🙏🏻 tamat bi hamdilillahi tsira da amincin Allah su tabbata ga shugabammu annabi muhammad S A W duka duka anan nakawo k'arshen wannan littafi mai taken WATAH UWA! kuskuren danayi aciki yah Allah kayafemun dani da makaranta baki d'aya"yah Allah yabamu ladar abinda ke daidai yasa mu amfana da abubuwan alkhairi dake cikin wannan book..... Har gobe ina alfahari daku masoyana na gsky makaranta littattafaina"Allah yasaka muku da alkhairi yabaku zaman lafiya da mazajenku😍😘love you all guys🥰🥰 Allah yabar tare....sai mun had'e a sabon book d'ina kafin zuwan azumi in sha Allah Ina mik'a godiya da jinjina ga fans d'ina mutanan sokoto😍 Dg k'arshe na sadaukar da wannan littafin ga wacce keda suna Aysha💃💃 kamar yadda kuka sani wannan book d'in nakudine idan kin karanta baki biyaba kema kinsan me Kika karanta"duk wacce ta karanta bata biyaba nabarki da Allah bazan tab'a yafewa ba.....