*_ABU D'AYA_* (MUKE SO) 💝💝💝 From Ghost WRITER💀 Dedicated to Our Monitor Mai_Dambu 1️⃣ "Yumnah!!!" Ina tsaka da game a cikin iPad din Uncle Halwani, tura dan mitsitsin bakina nayi, me shegen kyau. Wanda yake da kalar pink, Kane idona nayi a hankali sannan na amsa da. "Yes Mommy" Na fito ina tura baki, kwalla na cika min ido, ina saukowa na kalli Uncle Halwani, Mika mishi iPad din nayi na juya a guje zan koma sama, ai kuwa nayi tuntuben da stool, cup din Glass din kan stool din ya fado kasa sai da ya fashe, Aikuwa na tafi zan fada a kai. Cikin zafin nama, ya riko ni tare da kwala min kira. "Yumnah!" A tsorace na k'amk'ame jikin shi, jikina sai b'ari yake, juyo dani yayi dan kowa ya sadakar zan faɗa kan kwalbar ne. Mai dani kujera yayi, tare da b'ata rai yana kallona rike kunnena yayi cikin nutsuwa yace. "Bana hana wannan guje gujen ba?" Tsilitsili nayi da idanuna, kafin na shiga wasa da hannuna nace. "Am sorry!" Shafa kaina yayi cikin jin dadi yace. "Ok ga iPad din! Dama naƙi ne da nace zan kawo miki, sai kuma close your eyes na nuna miki Surprised!" Murmushi nayi wanda ya bayyana yan manyan kumatuna, rufe idanuna nayi, can ya fita. Dungure ni Mommy tayi. Abbanah da yake gefe sai murmusawa yake yana fadin. "Halwani ya b'ata min Yumnah! Bata laifi, yanzun sai ta iya tara miki jama'a." Tura baki nayi tare da buga kafana a kasa nace. "Abbanah! Karka bari na bude eyes Dina!" "Kin Jima Baki buɗe ba, mara jin magana, Ai Halwani din zai tafi sai na zane ki." Inji Mommy, "Yayi kyau! Madam dama cin zalina baby Yumnah kike Idan bana nan!" Ya fada fuskarshi akan na Abbanah, "Kaga Ni bana son wannan abinda kake mata, Allah ya gani kana b'ata min tarbiyyan da nake yi ne! Don Allah ka rabu min da Y'a kawai shine abinda nake bukata" Mommy ta faɗa a zafaffe. Takaici da bakin ciki ya sanya, Abbanah mik'ewa zai je gurinta Uncle Halwani ya rike shi. "Stop! Abul Yumnah! Tafi mu gaskiya, ai Yarta ce. Kuma tana da ikon rabata da duk wanda zai kawo mata cikas a rayuwa. Madam Sanah kiyi hakuri amma ban san inda zan kai wannan kayan ba, domin na rigada na saya na Birthday din baby ne!" Zuba min su yayi a saman Center table ya dauki sauran tarkacen shi zai fita da sauri na tashi na rungume bayan shi, ina kuka nace. "Uncle Halwani! Don't live me, please. Take me away mommy zata min duka." Janyo ni yayi gaban shi, sannan ya durkusa Dai-daiton tsayina, yana share min kwalla. "Baby! Bazata dake ki ba, kiyi hakuri wata rana zan zo na dauke ki kinji Baby love" Gardama na sanya mishi, haushi ne ya rufe Mommy ta fincike ni, tana zagina tare da make ni, murmushi yayi sannan ya mikawa Abbanah hannu ya fita. Ran Abba ya b'aci da Abinda Mommy tayi Amma Babu yadda ya iya dan yanzun zata shiga mishi gori da fada. Akan Abbanah bai da zuciya, ya mannewa Uncle Halwani, Dan Uncle Yafi shi Dukiya. Dakina ta turani tare da jan kofar ta rufe, sannan ta dawo kan Abbanah tana mishi fada da zagin cin mutunci. "Idan kana son mu zauna lafiya! Wallahi sai kayi nesa da Ahmad Halwani, ko kuma na dauke yarinyar na gudu tunda baka da zuciyar da zaka tara irin dukiyar shi, ka rabu dashi ko na dauke yarinyar." Ta faɗa mishi tana huci. Cikin damuwa, Abbana ya kalleta kamar zai yi kuka, yace. "Sanah, kiji tsoron Allah. Domin ko mutuwa nayi Ahmad shine gatan Yumnah, dan haka ki ajiye batun tara dukiya irin na Ahmad dan wutsiyar raƙumi tayi nesa da kasa." "Toh wallahi zan dauketa na bawa Amir, ya tafi da ita Portugal taje can tayi karatu" Irin wannan rigimar yana damun Abbana ba shi ba, hatta ni ina jin ciwon abin. Takaitaccen tarihina. Shekaruna bakwai a duniya. Bani da kane sai dai cikin da Mommy take dashi, Mahaifina dan garin Kumo ne na jahar gobe, yayinda Mommy ta kasance batangaliya wato yar garin b'iri na gombe. Yayinda Uncle Ahmad Halwani ya kasance dan kafin Kumo kamar Abbana inda ya fito daga Nafada. Banda Allah yasoni da Rahama, sai na kwaso kyan Abbana, yayinda jikina na dauko irin na Mommy na, Yan uwan da abokan arziki basa kaunar Mommy, kasancewar bata da kirki, a cikin mutanen da suka tsayawa Abba na, Uncle Halwani ne ya fara bashi kwarin gwiwa da ya auri Mommy na. Amma Tsabar rashin mutunci Mommy ta tsani Uncle Halwani kamar ta wurga shi cikin wuta, ko dangin Abbana bata tsane su haka ba. Abbana wanda sunan shi ya kasance Omar Alfah. Duk yadda Abba yaso sanin meye laifin Uncle Halwani da Mommy taki magana, karshe sai ya zuba mata ido, daga karshe ta fito da nuna k'iyayyar ta akan dukiyar da Uncle ya shi ya rike mishi. Wannan abin tun kafin a haife ni ake yin shi, har na diro duniya ana rigima da Mommy akan Uncle Halwani. Tunda Uncle yazo ya ganni ya shiga hidima dani, ko takan Mommy bai yi ba, shi kawai nice a gaban shi. Ranar suna kuwa shanu biyu da rago uku, aka yanka na suna na. Ya kuma bawa Mommy kyautar mota da kuɗi masu yawa. Amma duk da haka bai sanya ta daina tsanar shi ba, sai ma kara jin haushin sa da take yi. ...... Iyayen Uncle Halwani, basa zaune a kasar suna Saudiyya kasancewar baban shi Ambassador ne, kafin wannan lokacin ya rike muka mai masu yawa. Mahaifiyarsa kuwa likita ce, a Saudiyyan, yana da kane biyar maza da mata, Hajiya Turai shine sunan mahaifiyar shi, Mahaifinshi kuma Alhassan Nafada. Wannan shine iya abinda na sani dangane da iyayena da Uncle. --- Tunda Mommy ta jefani a daki nake kuka, har barci ya dauke ni. Ban farka ba sai da tazo ta tashe ni. Tare da rike min kunne na. "Wallahi na kuma ganinki da Halwani sai na zane ki, yar banza baki isa hanani abinda nayi niyya ba. Idan na kuma ganinki sai na yankaki" Ya nuna min new knife dinta, tana nuna min zata iya yankani, tsoro ya sani sake fitsari a pant dina Ina cewa. "Am sorry! Mommy bazan kuma kula shi ba, karki yankani" Murmushi tayi sannan tace min. "Yumnah good girl, Kar na kuma ganinki dashi." Gyada mata kai nayi ina share kwalla. Mommy she too selfish, kome ita kanta kawai ta sani, i didn't know why take son rabani da Uncle Halwani ba. --- After two days. A bakin Abbanah nake jin labarin Uncle Halwani ya tafi karatu, kuma zai jima dan yana son ya hada karatun shi daga Master har inda ya gaji ya bari, nayi kuka sosai amma a boye, dan ina tuna lokacin da yake sani na hau bayan shi yana min doki ko muna wasan b'oya dashi. Uncle ya damu sosai, dan yafi iyayena damuwa dani. Kuma nasan koda ya tafi yaso zuwa kawai yakince ni ba tare da sanin meye gaskiyar ba. Ni ina damuwa da rashin sane dan yana kula dani, sai na fuskanci akwai wani B'oyayyen labarin da Mommy na take b'oyewa.... Yanzun labarin zai soma. #GhostWriters *_ABU D'AYA_*                          ```(MUKE SO)``` 💝💝💝 🤭    ~*Sai da suka titsiye Ni🤣 Yes book dina, tunda kunsan salon rubutuna. OK NA SAUYA SUNAN LABARIN DA Abu daya muke so! Sabida wasu marubutan sunyi ABOKIN ABBANAH*~ 2️⃣ Mommy muguwa ce! Ban tab'a ganin muguwar mace irinta ba, domin daga Ni har Abbana ta hana rayuwarmu jin dadi.       Gashi dai muna ganin ta amma bamu da ikon yin abinda muke so, sai abinda tace mana.        Zan iya cewa Abba yana samun nutsuwa da zaran ya bar gidan, amma nifa babu halin kullum ina kunshe a daki.   Na koma kamar doluwa, sabida ukubar Uwata. Tun bayan tafiyar Uncle Halwani, Mommy ta birkice sosai, sai da kawarta Shaidaniya irinta, tazo suka tafi can dajin kaltungo.               Naji wasu jiran wasu kuma banji ba, amma tabbas naji  kukan da take yi abisa abinda mutumin da suka je gurin shi ya gaya mata.               Duk da karancin shekaru, bai hanata ta shigo min daki ba, tana fadin. "Wallahi sai na kasheta Larai! Ina dalilin yarinyar nan ita ta min iyaka da burina."     Marinta kawarta tayi, tare da tureta waje wukar ya fadi. Ina makale a jikin  wardrob, ina kuka.          Cikin d'aga murya nace mata. "Mommy ki kaini gurin Gran mother, tunda baki sona." "Larai! You hear dat stupid girl, Idan ban ci ubanta ba, Bazan tab'a samun peaceful a rayuwata ba."       Ta faɗa a zafaffe, tureta cikin jin haushin Mommy tace. "Amma Hassana baki da hankali, kin manta abinda me maciji yace ne?! Yumnah tayi karama da horonki! Ki bani hadinka. Ayi abinda ya dace ko kin kashe Yumnah bazaki tab'a samun nasarar akan kowa ba.         Yumnah itace adon tafiyarki, domin itace jagoranki, dat girl she is your light. Dan haka karki fara cewa kin tsaneta."        "But how?" Ta tambayi larai, cikin kuka da damuwa. Murmushi Larai tayi, sannan ta nufi inda take zaune tace. "Dole ki hakura da wasu abubuwan domin cimma wasu abubuwan."             A hankali ta warware mata kome, sannan ta kuma kara mata da cewa, "Hakuri shine matakin farko, daga nan sai mu haura mataki na biyu." Wayar hannun Larai yayi ringing, d'auka tayi ta Kara a kunnenta, sannan ta sake murmushi tace. "Kai Babyn, ina zuwa ai babu komai yanzun zan zo." Kashe wayar tayi, tare da sake murmushi tace. "Kiyi nazari! Bari naje mijin Yarki yazo! Toh ya zamu yi tunda Allah ya sanya mana kaunar  wasu mazan, ai babyna Bilal mijin Yata ce, amma karki ga yadda yaron nan ya iya Shagali.      Hmmm bazan iya baki labari ba, amma zo muje kiga yadda ake abin duniya."      (Maybe anyi labaru irin wannan! But reasons din da yasani dauko irin wannan labarin domin ya ankarar damu kusakuran da wasu suka buga! Can You imagi Uwar da tahaife ta, tana Sex da mijinta! Muje zuwa)       Gyale Mommy ta daura a shoulder dinta, Suka nufi gidan Hajiya Larai, dan dama ta girme Mommy Sosai, dan kusan sa'ar kanwarta ne.             Suna zuwa suka sami matashin wanda bazai wuce, 30 ba yana jiran su, tun tayi parking ya taso kamar wani guguwa, ya bude motar da karfin tsiya, sannan ya fincikota. Murmushi tayi, sannan ya shiga janta har cikin gidan, ya watsata a falon.                  Yana huci, kamar me. "Ni yau Ashnah ta hana kanta? Toh wallahi sai na fanshe abinda tayi min, domin kuwa ta wulakanta ni, dube yadda yaron kirki ya koma maza zoki rage mishi karfin aikin shi in ba haka ba yau tafiya sai ya gagare ki."             Dariya ta saka sannan tace. "Haba Bilal! Kana dani a cikin garin gombe, me zaka yi da Ashnah, maza ciro min yaron kirki, yar banza ai tayiwa kanta asara ina zan iya rasa wannan kayan shagalin, ni daya nasan yadda nake ji ina kana Zungure ni, kai har kukan da nake ai bata wuya bace.    Ah ai ta dadi ce, Allah ya isa min tsakanina da Alhaji Hamza Biliri, domin ya gama dani, ina ma da zamanin yan matancina aka haifeka,yo b'oye ka zanyi ."      Tana fadar hakan tana sanya Yaren Novel din shi a bakinta, tare da zuke duk wani ruwan da yake ciki.      Mommy kam tsayawa tayi, tana kallon Hajiya Larai, yadda take, cinye surukinta ba tare da jin ko dar ba, ashe ita kamar yar iska ce.              Tunda duk Iskancinta bata tab'a raba kanta da wani namiji ba.        Komawa gefe tayi tana tsuma, musamman da taga yadda yake tura kan Hajiya Larai.      Sun kai minti ashirin da daya kafin ya watsa mata, ruwan abin shi a bakinta,(innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Allah ka yafe mana kusakuran mu😩 wallahi wannan lokacin muna cikin masifa da jarabta, mijin Yarki ta cikinki)              Yana gama hakan ya juyata da karfin tsiya, yana yi yana marin bom² dinta, duk ta jike jagab, sannan ya shiga murza ta son ran shi, yana yi yana marin fusakarta, kamar mahaukaci haka yake binta, Yar banza ita kuma sai Ihu take tare da cewa. "Wayyo ni Larai! Na shiga uku na lalace, don Allah kayi Bilal. Ka tab'o min garin dadin can, kai Allah ya isa min Haihuwar Ashnah da nayi domin kuwa shi ya hanani zama da kai a inuwa guda.          Maza yi min  karka tausaya min karka taga min, Ni dai kayi kome idan ma zaka cinye ni don Allah cinye ni karka bar kome, sai ka Zunguro min dadin can."                     Sosai yake Zungure ta tare da raruketa, kafin lokacin Mommy ta gudu, dan ta lura Hajiya Larai taci Ubanta a iskanci kuma, domin bata tsammanin zata ya haka ba, sai taga da gaske ana samun irin Hajiya Larai.         Lokacin da ta dawo gida, ta samu Abba yana bani abincin, tsaki taja, sannan tayi wucewa d'akinta, dan yau ta kuma tabbatar da Omar ba zai iya kai mata yadda take so ba, tunda gashi nan yau taga jarumin namiji me hake mace babu gajiyawa, me turmushe mace ba hutawa, ba irin shi da baya iya dogon journey akan ta ba.      Tsaki tayi yafi sau goma, kawai idan ta tuna abinda idanunta suka gano mata, sai yaji ranta ya kuma b'aci kuka take sosai, musamman data ga cikin jikinta yana zillo. Ai bata san lokacin da wani kukan yazo mata ba, domin kan dole ta dauki shawaran kawarta.                        .... "Wayyo surukina! Mijin yata wayyo Allah kasan ban gaji ba dan ban kawo ba, domin Allah ka hake ni kamar yadda ake yashe rijiya.        Ka gaya min me kake so? Zan shirya mana tafiya zuwa India, sannan na kaika Paris kallon award din da za a bada na redcafer, zan kaika London ka kali wasan kwallon kafa na kasashen Turai, Wayyo Allah idan ka cigaba da hake ni zan kai ka Russia ka kalli wasan Olympic,          Don Allah kayi min dakyau kasan ni harija ce, kuma nasan kaima harijine dan uwana,                    Wayyo Allah na, Ni kam na mutu. Wayyo Bilal, maza durzani maza hada da karfin tsiya kaga min dan tsillen uwa, maza murzani sosai dan nafi bukatar haka."     Ihun Hajiya Larai ya cika gidan, Ita dai a mata yadda zata sami nutsuwa, sai da Bilal ya gurjeta son ranshi, sannan ya ciro abarshi ya watsa mata a fuskar ta, dariya tayi tana share fuskarta tace. " Toh bani jakar can na rubuta maka cheque!"              Ɗauko jakar yayi ya mika mata yana b'ata rai, kallon shi tayi a tsanake, tace. "Indai akan Ashnah ce kayi hakuri zan baka kudi masu yawa, sannan ka tattara ku koma gidanku da na saya maka a abuja, nima zan dawo nawa, ai Zargi take bata tabbatar ba, idan kuma kaga haka yaki zan turata makaranta a china, in yaso sai kana zuwa mata hutu kome kace?"      Tasowa yayi ya daura kanshi a bisa cinyarta, yana wasa da ruguza-ruguzan boons din ta, ƴace.. "Yawwa! Chilla, kin yi min dai-dai gwara ta tafi dan wallahi banki na kwana ina iyo akanki ba, mace har mace me dauke da ruwan dadi, Allah wancan tsohon kwanon ya cuce ni da ya rigani kafa gwamnatin shi." "Toh Babyna ko zaka kuma hawa na biyu ne ai ashirye nake, mai karfin doki"      Ai jin haka bai san lokacin da ya wangale yar banza ba ya cigaba daga inda ya tsaya..         --- "Sauka nace! Sauka a kaina Ragon maza kawai, Allah ya isa min! Omar, wallahi sai naga bayanka. Sam baka da dadi maza suna can suna shiryawa matan da suke tare dasu dad'i Ni kana nan kana kashe ni da rayuwata, Wayyo Allah na, Wallahi sai ka rabu dani ko na gudu da Yarinyata kuma ina gaya maka sai na cire cikin jikina, Azzalumin mutum! Ina dalili."    Allah sarki haka ya fito daga dakin jikin shi a sanyayye,  ya koma dakin shi, ina falon ya wuce, yana wucewa itama ta fito da zani a kirji, ta rufe ni da duka. Ban san me yasa Mommy take huce haushinta a kaina ba, sai da tayi min likis sannan ta barni ina jan zuciya.     Fitowa yayi da sauri ya dauke ni zuwa dakin shi. #Mai_Dambu 8/30 *_ABU D'AYA_*                   (MUKE SO)                                      💝💝💝 https://my.w.tt/azBiusUko8 ~*OK NA SAUYA SUNAN LABARIN DA Abu daya muke so! Sabida wasu marubutan sunyi ABOKIN ABBANAH*~ 3️⃣ Shigar dani dakin yayi ya ajiye ni a bakin gado, sannan ya shiga ban daki ya haɗa min ruwan wanka, yana fitowa ya shiga cire min kayana.        Yana ƙoƙarin cire min Kanta dan hannuna daya ya kumbura, kawai sai ganin mutane muka yi akanmu, lokaci guda suka rufe Abba da duka.         Sosai kamar zasu kashe shi, karshe suka wuce side bed dinshi suka kwashe duk wani takardu masu muhimmanci wanda kusan na Uncle Halwani ne. Suka barshi a gurin.    Duk ihun da muke wai Mommy bata ji ba sai bayan tafiyar su tashigo dakin.    Tana zuwa ta rufe ni da duka, kamar bazata kyale ni ba, sannan ta jani tare da wurgani d'akina,      Tun daga ranar ban kuma ganin Abbana ba, sai wahalar da take bani, abinci kuwa sai lokacin da yayi mata zata bani.                       Kasancewar shekaruna basu kai wanda zai na iya fahimtar halin da Abba yake ciki ba, amma ina yawan jin ihun shi. Tare da niman ceto.             A cikin kwanakin da Bazan ce ga su ba, naji muryan mutane a cikin gidan mu, dan ko kafin faruwa haka ina yawan jin Mommy tana waya da Hajiya Larai takan zo, ko Mommy taje.            A ranar da abin zai faru tashigo ta ajiye min wani abu kamar kadangaren, ta bude bakin shi ina gani ta tura mishi wani abu a bakin, sannan tayi wasu irin surutai kafin ta tasanya bakin zare ta rufe bakin shi rub, sannan ta lullebe shi da wani dan kwalin kayana, sannan ta fitar dashi, daga d'akin.         Washi gari naji alamun hayaniya da kuka, ina zaune a inda ta ajiye ni, sai da Hajiya Larai tazo ta fidda. Cikin dangin Abbana, na koma gefe ina kallon su.                    Ina kallon aka fidda gawan Abbana,  aka kai shi gidansa na gaskiya, dama haka ne duk abinda ka gani a duniyan nan ai rudin duniya ce.                                               Yan uwan Abba sun so kwarai na shiga jikin su baki kowa na koma daki nayi ta zaman kad'aici.         Ranar da Abba ya cika kwana biyu a ranar Uncle Halwani yazo, zuwa Aunty Hussaina, abokiyar haihuwar Mommy ta fita dani.      Ina hango shi, naja ajiyar zuciya. Da gudu na isa gare shi. Buɗe min hannun shi yayi, na fada kirjinshi sai a lokacin na sake kuka, wanda Bazan iya cewa na meye, rungume ni yayi yana me matse ni a jikinshi, a hankali ya zare ni a jikinshi.      Duk tambayar da yayi min bana iya amsa mishi sai dai na girgiza mishi kai, anyi anyi nayi magana, Amma babu baki. Immediately Uncle ya dauke ni zuwa Asibiti.        Tsaki Mommy tayi a ranta tana cewa zakuma dawo, dan abubuwa abinda zasu iya mata.          Haka ya gama wayo dani sannan ya dawo dani.                       --- Tunda Mommy taga Uncle ya dawo ya damu dani, bata bi ta kanmu ba.         Har akayi addu'ar bakwai, a lokacin Hajiyar Abba taso tafiya dani, Mommy ta rikice musu da kuka, idan aka tafi da Ni, cikin jikinta kawai ya rage mata zata ta gayyara, don Allah a barni zata kula damu.          Dangin Abba sun so ki, amma Uncle ya saka baki, dole suka hakura dani, amma suna jin a jikinsu babu Alkhairi a zamana da ita.                  Bayan sati biyu da rasuwar Abba, dan Mommy taki sakin jikinta ta nuna she is getting better, Kawai she always says that Bata da lafiya.           Atleast dai sai da ta haifi babyn da bai kai month d'inshi ba. She suffer from dogon labour da tayi. Amma da ta tuna ta gama takaba, sai ta watsar da kome.         Bayan haihuwar ta ne, da kwana biyu. A ranar da ta cika kwana biyu ne naga Uncle ranshi ya b'aci sosai i did know what happen but naga ya bar gidan cikin damuwa, ina tsaye a window ina kallon shi, ya juyo ya yayi ya kalle ni sannan ya girgiza kai bai kuma jiyo ba.     Ya fita daga gidan, ina rike da karfen window, rankwashi na Mommy tayi ban san lokacin da na sake fitsari ba, ina me tsalle. "Yar banza me mugun nufi, sai da kika min sanadin tsiya." Haka take ta dukana.             Wuya bata kisa, haka zaman mu ya kasance da Mommy Ina Cin Ubana sosai.      Ko wata biyu ba ayi da rasuwar Abbana ba, Mommy ta tsiro da wani irin hali na daban.      Bata zaman gida, haka zan wuni da yunwa wani lokacin na kwana, yan uwan Abbana sun zo dauka na taki basu ni.               A hankali rayuwar ta mike, idan ka gani sai ka dauka ban kai shekara tara zuwa goma ba, sabida karancin abin gina jiki.     Makaranta kan tun Abbana tun Abbana yana raye.              ---      Tokyo... Kwance yake, idanun shi lumshe karar alarm clock ne ya sanya shi bude idanun shi, kyakyawan idanun shi sauke akan Hoton Yumnah tana murmushi rungume da wani katon Teddy din Panda,  yalwatattacen gashin kanta ya sha kitson kalaba, wanda aka jera mishi beat, tana murmushin ranar birth day ɗinta ne.             Kafa mata ido yayi, yana murmushi sannan ya tashi zaune. Wani murmushi yayi wanda dimple Point d'inshi da yake guri uku sai da suka lob'a.      Wata kumatun shi, sai wanda yake a habb'arshi. Lashe bakin shi yayi wanda suka kasance light pink, ziro kyakyawan leg din shi yayi kasa, tare da sanya room slipes. Fari tass.     Sai kayan jikin shi, suma farare tass suma masu tsantsi,  kasancewar yadin silky ne, gaban rigar a buɗe take, dan bai sanya botirin rigar ba.              Ban daki ya shiga, ruwa ya tara a Jacuzzi,  a hankali ya zuba turaren wanka, a hankali ya shiga cire kayan jikin shi, sannan ya shiga ruwan.                  Giant body d'inshi ne ya bayana, wanda ya buɗe sakamakon d'aga karfe, ga dai yanayin shi, mai sanyi ne amma kana ganin shi kasan akwai alamun karfi a tare dashi.               Lumshe idanun shi yayi, can ya ware idanunsa akan kofar ban daki, b'ata fuskar shi yayi tare da tsare kofar da manyan idanun shi.          Knocking din kofar ban dakin akayi, ya sanya shi gyaran muryan shi yayi.           Wanka yayi sannan ya fito bayan ya wanke jikinshi, ya dauko bathtube d'inshi ya saka, tare da daura gashin kanshi da wata karamin towel.                         Kamshin showel gel din da yayi wanka dashi ya cika ban dakin, har zuwa cikin bedroom dinshi.                        A sanyayye yake tafiya, kamar ba namiji ba.   "Mr Halwani!"        A kaikace ya kalleta ba tare da yace mata kome ba, yaje gaban mirror yaja stool d'inshi, hand drie ya jona, ajiyewa yayi sannan ya warware towel d'inshi ya shiga busar da gashin kansh.                "Wai meye nufinki dani? Yau wata biyu da auren mu, amma ko...." Kashe hand drie yayi, tare da mik'ewa ya wuce closet d'inshi ya danna yar tap din jikin kofar, buɗewa closet din yayi, ya shiga niman inner wear din shi, boxes d'inshi da singlet dinshi, a hankali ya fidda su tare da wata dark blue American suit.                 Ciro su yayi a hankali ya ajiye su a saman india bed d'inshi, Wanda aka yi shi da zallar whiter woods.         Komawa yayi gaban mirror ya shiga shafa, lotion na Mai sanyin kamshi na kamfanin lux, kuma dama da showel gel din shi yayi wanka.                    Roll on da body spray ya fesa, sannan ya shiga sanya kayanshi, d'ago kai yayi ya kalleta sannan yace. "Please out!"       Ba musu ta fita, Binta yayi da ido tausayinta ne ya kama shi.    Zama yayi a bakin gadon tare da zuba tagumi yana nazarin abinda yake hanashi zaman lafiya da matar shi.           A yanzun wannan auren shi na biyar kenan, kuma duk case daya ne.           Hawayen bakin ciki ne ya sauko mishi, kallon hoton Yumnah yayi a hankali ya nemi b'acin ran shi yayi duk ya rasa su.            A sanyayye ya shirya tsaf, sannan ya sanya turaren pure oud wood ya saka wanda ya gauraya dakin da kamshin sa me dadin.     Sannan ya dauko wata takalmi ta kamfanin Channel, ya saka tare da Black sack, sai agogon shi na silver wanda kwalbar da ta rufe saman agogon ta kwalbar diamond ce, a hankali ya dauki yar karamar briefcase din shi, ya fito a sannu yake takawa, baka ce ya kai 46 years ba, har zai fita ya koma bakin side bed din shi, ya dauki yar memo da yayi yar Rubutu a jiki, ya cire shafin da yayi rubutun ya fito a hankali yana sauka daga step.... #Mai_Dambu... 8/3💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝       This page is for You Min Sayeed ne Noor! Uwar dakin Mommy da Hajiya Larai...😜            😍 Nabilah Hayatu special Greet to you! Ya za ayi da halin Mommy!🤣 https://my.w.tt/gVdJICUTp8 4️⃣   Sound's din Shoe din shi da yake bada wani taf-taf- har ya iso kasa, kallon dinning room din yayi tare da kawar da kan shi daga kallon dinning room din.          "Mr Halwani!" Kallonta yayi bayan ya shigo tsakiyar falon gidan, wanda yake zagaye da wasu Italian fashion cushi.              "Please! Ka saurare ni! Idan bazaka mu rayu a igiya d'aya ba Why not ka sallame ni! Ga abinci can daga daga Sarinah!" Ta faɗa mishi,       Nufar Dinnig room din yayi, abin tausayi ita taja mishi kujeran, ya zauna bayan ya ajiye briefcase din shi, sannan ya gyara hannun rigarshi.                     Da kanta tayi serving din shi, inda ta zuba mishi honey chick, tare da Chinese chips sai green tea Wanda ta zuba mishi apple honey, gefe guda kuma toast bread ne, da fry sauce egg.               Ta had'a mishi, a hankali ta ajiye mishi normal spoon da fork, sai tissue paper da ta ajiye mishi.     Duk sai yaji ba dad'i, b'cos tana hidima dashi ba tare da tasan halin da yake ciki ba, ko wanda zai jefata.               Takardan da ya fito da ita, wanda ba kome ne a cikin shi ba sai kalman saki, damke takardan yayi.         Ya fara cin abincin, yana kallon yadda take siyayya mishi orange juice Wanda ta d'iga mishi alvera, Hannun shi ya kai zai dauki cup din tariga shi dauka.    Sake mata yayi, a hankali ya ajiye mata takardan nan, sannan ya amshi ruwan ya kurba. Kafin ya mike da sauri. A sannu ya motsa da lips d'in shi yace. "Am sorry Mayah!"              Daga haka ya saka kai ya fita a gidan, a hankali ta warware divorce paper din, abinda idanunta ya hango mata shine.         *Am sorry! Mayah Malik, na sake ki saki biyu*                           Ahmad Halwani Nafada.                   Hawaye ne ya zubo Mata daga idanunta, karar da yaji wayar ta yayi ne ya sanyata duba wayar.        Text message ne, tana dubawa taga abin mamaki, zuzzurutun kudin da ya turo mata, is too much wato dan karta zarge shi da son kai shine ya mata irin wannan sallamar            Dakin ta da yake sama tashi Allah ya gani dama auren biyayya ne, domin tana da wanda take so, aka sanyata auren  Halwani.                           Tattara kayan ta tayi, sannan ta kira Sarinah ta gaya mata, abinda ya faru.                              --- "Mommy!!!" Kira nake mata amma bata ji ni ba, sabida rayuwar da ta zab'awa kanta,          Halin Mommy ya sabunta kanshi dan ta koma mara tsoron Allah,   Haka na gama ihu bata fito ba, sai da suka gama sab'awa Allah sannan ta fito, tazo ta zuba min duka a gadon baya kana ta tura min wani bushashen ruwan semo.           A yanzun da jikina ya saba da duka, ban ji kome ba burina na ci na koshi.      Haka nayita tura abincin, har na samu ya shiga cikina, murdawa cikina yayi, saboda yunwar da take cina,   Wani wahalallaliyar gatsa nayi, aikuwa ta buge min bakina, tana faɗin.              "Yar banza ne zuciyar mage! Sai na rabaki da duniya.".  Komawa gefe nayi ina ajiyar zuciya, idan da sabo ai na saba da abinda take min.      Ni bana makarantan boko ba, Ni ba Arabic ba, gani nan zaune sai yadda tayi dani.      Wani matashin saurayi ne ya fito falon, sanye da gajeren wando, yazo ya kalle ni.        Tsoron shi ya sani, kame jikina ina sunkuyar da kaina. "Baby! Har ka fito?!" Tace mishi,      Bai bata amsa ba ya tako inda nake, durkusawa yayi a gaba, ya shafa fuskana. Sannan yace. "Yan mata! Ya sunan wannan abin?!"           Cikin jin haushi tace mishi. "Baby! Meye na tambayana, Kawai ka shirya yau zamu je...."      A zafaffe ya juya mata, ita kanta sai da ta tsorata, mik'ewa yayi, sannan yace mata. "Yarinyar tayi min? Da na ganta tun dazun da babu abinda zai shiga tsakani na dake.            Haka meye sunanta?! Nace ba wani shirme na tambaya ba."   "Baby Yumnah!" Ta bashi amsa a takaice, tana b'ata rai.                   D'ago ni yayi sannan ya zaunar dani a saman cinyar shi, duk na gama razana. "Shekarunta nawa?!"         "But Baby?!" Cikin tsawa ya dakatar da ita, shiru tayi tana zare idanu, "Shekarunta?!" "Goma da watanni!" Ta faɗa mishi kamar zata yi kuka. "Hmm!" Ƴace, sannan ya mik'e, ya ajiye ni tare da komawa d'akinta, d'aga hannunta tayi zata rufe ni da duka, daga dakin ya buga mata tsawa, dole ta ajiye hannun, yana fitowa ya kalleta, bayan ya saka  wata sarka me hoton ƙatuwar kunama!                 "Ki sani! ITACE sa'arki ! Matuƙar kika tunzura akanta kome naki lalacewa zai yi, duk da kinyi ƙoƙarin rufe bakinta, amma haka ba zai samu ba, dan zata yi magana wata ranar, sannan matukar kina son mu dai-daita ki ajiye k'iyayyar da kike mata.       Inba haka ba, zaki rasa abubuwa da yawa, dan akwai..."      Riko hannuna yayi muka fitar daga gidan, wata mota mai shegen kyau ya saka ni, muka fita daga gidan,  wani gidan cin abinci ya kaini, yasa aka zuba min abinci, takura kaina nayi a gefe dakyar ya bani da hannun shi naci.     Rabona da cin abincin mai dadi har na manta, haka na dinga karb'a kamar mayunwancin dama da yunwar, sai da na koshi ya kaini gurin wanke kai aka wanke min kaina, ya fita tass kwarkwata da amodari duk ya fidda min su, samnan aka gyara min kan muka dawo gida.        Tunda ya shigo dani, gidan ya sanyata ta haɗa min ruwan wanka, kafin naje nayi da kaina, da na gama ina fitowa naga kayan da ya ware min nasaka.                Shigowar Uncle Amar ya sama min yanci, domin Mommy tana jin tsoron shi, sannan kuma da kanshi yake kaini makaranta.      Zanje na dawo ya kuma bani abinci.                     Abin yana masifar mata ciwo, dan koda ya tafi Mexico sai da ya bar min masu kula da ni.         Dan haka bata da ikon takura min, domin akwai abinda ban sani ba, kawai zuwan Uncle Amar yasa ni, fahimtar daga Mommy har Hajiya Laraih suna masifar tsoron shi, bayan tafiyar Uncle Amar, mommy tayi samarika da yawa, wanda suna gani nan zasu ɗaukar wa kansu dawainiyyar kula dani, sabida farin jinin da Allah yayi min.              -- "Utta! Ka sanya baki Amar ya rabu da Yumnah, bana son Yana kulata Ni Inda hali ma a sanya mata bakin jini da kin mutane."            Kallonta Samar yayi wanda suke kallon shi a cikin wata ruwan wutarsu da take ci. Numfashi Utta ya sauke, sannan ya kalli Mommy, ƴace. "Gaki ga Amar!"          Murmushin mugunta Amar ya sake sannan yace. "Zan rabu da ita! Amma karku yi tunanin da ita ne! A'a sai dai dole sai ta biya min abinda na bada, domin na ciyar da yarinyar da kudina, wanda kuma kowa yasan na meye"           "Toh indai haka ne ka kasheta kawai, Ni na amince" Ta faɗa, "Zan kasheta ba! Sabida kuwa kina son nayi haka ne dan tafiki farin jini, sannan tafiki Jama'a kowa yazo gareki yana iya juya miki baya!      Madam Sanah! A shekara goma da watanni, yarinya ta firgita ki ok! Na fahimce ki, kawai kiyi hakuri ki share batun cutar da ita dan yin haka shi zai kuma nisantaki ga abinda kike muradi.       Dan haka kiyi duk abinda zaki yi Babu abinda zai sami Baby Yumnah"   Yana fad'ar haka ya b'acewa gani su, takaici ne ya kamata.   Ta shiga mita ita sai ta kashe ni, matukar na hanata rawan gaban hantsi.          .... Ina barci kamar a mafarki naji kukan mage, buɗe ido nayi dan ina masifar tsoron mage.          Hango wata Black cat nayi, idanunta jajjur kamar jini ya kwanta mata a ciki, tsoro ne ya kamani naja da baya. Gurnanin take a hankali tana tawowa kusa dani.         Kuka na saka tare da niman ceto, dariya naga mage tana yi tare da mik'ewa tana tafiya a tsaye,  tun ina da baya. Har na dungura. Da mugun gudu na tashi na haye kan stool.      Tana iso ni, na fasa ihun.... Mai_Dambu 8/ Zaku iya danna wannan link domin sauraron Littafin BAHAUSHIYA... Karku manta Comments da Subscribe nagode 🤝          A channel dina Mai suna BAHWA HAUSA Novel.... 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝       _Wannan Pagen na kune! Masoyan Abu daya muke so! Ku more kayanku_ https://my.w.tt/nXdHHgqZq8 5️⃣ Wani irin jumping magen taya na fasa wata irin karar, tun kafin ta iso kaina wani haske wanda ya sanyani sumewa a gurin ya bayyana tare da b'atar da magen, anan na kasance har gari ya waye.     Koda na farka sai na dauke shi a matsayin nightmare, but am scared to what happen yesterday, sabida abin yana yawan dawo min brain Dina.             Lokacin da na tafi school, sai na fahimci yara suna guduna, gashi Auntynmu wai bata son ganina, sai ta korani end last sit na Class  Ni daya nake zama a gurin.                  Am hurt Sosai da abinda yake faruwa dani, b'cos ta kai har ana shirin korana a makarantar, Uncle Amar yazo ban San me ya faru ba, kawai ya dai yi fada sosai.               --- "Hajiya Larai! Meye kike ganin zai yi da Baby Yumnah?"     Mommy ta tambayeta, Dariya tayi sannan tace. "Kinga surukina Yana zuwa idan zaki iya ganin mu toh idan bazaki iya ba, Idan na samu lokaci zan zo."                       Shigowar Bilal da wani matashin saurayi wanda bazasu wuce sa'anin ba, yazo ya zauna a kusa da Mommy.          Zai yi magana Mommy ta sakala hannunta a cikin trouse din shi, ta shiga wasa da  Ass din shi.           Kafin wani lokaci, manyan Maguzawan sun haukata falon da ihun dadi, musamman Hajiya Larai da take jin abin har tsakiyar kanta, sai da matasan nan suka Zungure su tare da raruke su..         Kallon Abokin Bilal Mommy tayi sannan tace. "Wallahi ban gaji ba da jin Hajiya babban ka ba, Yar muli-muli mai kan tocila mai kan rodi maka min, ka tashi dan banji kome ba."       Matsalar Mommy ta Kai Matukar namiji bai mata ba, toh wallahi bata gajiya dashi, dan haka koda ya fara, wani tunani ne ya diro mata.      Akuwa ya fara faɗin. "Wayyo Allah na! Wayyo marata, na shiga uku, kai Artin karka cinye ni mana, barni haƙa wallahi bazan moru ba."     Daukarta yayi cak ya hadata da bango, ya cigaba da mata yadda zai birta mata lissafi.       Kuka take shar-shar tana rokon shi ya cigaba da murzata, sai da yayi mata abinda ake kira da wulakancin sannan ya mai da ita saman kujeran falon ya kwanta a kirjinta. Yana mai da numfashin sa.                Koda suka yi wanka kitsawa suka yi tare da barin gidan.               --- A yanzu ina kyautata zaton ko duniya Ni daya ce bata so, ina ganin kamar nice bani da sa'a, domin hatta dangin Ubana sun manta dani. A hankali lokacin mu da rayuwar mu ya karewa burace-burace yana kara yawaita. Marasa tsoron Allah suna kara dulmiyar da mutanen kirki.     Bayan shekara biyu wanda ya bani damar cika shekaru goma sha biyu zuwa sha uku, alamun girma da suka fara bayyana min sun sani kame kaina, dan na fahimci a yanzun bani da gata sai na Allah.               Matsalar da nake fuskarta a gurin mutane shine na zagina yar mace ko yar karuwa, haka bai dame ni ba, sai kuma matsala na biyu, shine yan iskan Mommy, hari suke kawo min,    Bani da kawa bani da aboki, daga Ni sai halina. Dangi sun manta dani, bana da wata farin ciki.   A makaranta kuwa yara korana suke a kusada su, wai ni dodo ce. Haka ya kuma karawa Mommy farin ciki tunda babu wanda yake dani.                --- "Halwani! Wannan itace amanar da na baka! Halwani ka tashi a barcin da kake yi kaje gurin Yumnah bata da majingina sai Allah, Halwani katafi Yumnah tana zubda hawaye! Kaje karka bari su shiga cikin rayuwarta.    Na bar maka amanar Yumnah!!!!"   A firgice ya tashi zufa na karyo mishi, sosai.  Bai tab'a jin abinda ya dame shi ba irin yau. Muryan Omar yaji cikin kuka yana niman yaje ga Yumnah, toh meye yayi mishi iyaka da ita, kamar wanda aka ankarar dashi abinda ya manta,  sauka yayi daga gadon ya nufi ban daki yayi wanka sannan ya fito zuwa closet din shi ya ciciro kayan shi.           Tunawa yayi kusan shekaru biyu kenan, da bai je Riyad ba. Amma ya zame mishi wajibi yaje yayi Umrah sannan ya nufi Gombe.                    Tsaf ya gama large germent bag ya dauka ya cika kayan shi a ciki, sannan ya sanya ya shirya cikin shawl lopel suit, yana gama shiryawa ya dauki overall ya daura akai kasancewar ana Kakar sanyi a Tokyo. Ya rufe da hular overall din, takalmin D&G Yasaka, kamshin turaren shi na designer, ya fesa a hankali ya dauko jakar shi ya fito daga d'akin yana tafiya tare da lashe lip shi.       Yana fitowa, mai mishi girki yana fitowa shima. "Sir!"          Kallon mutumin yayi kamar bazai magana ba, kafin yace. "Nan da sati biyu zan dawo!" "Ok!"    D'aga haka ya saka kai yafita a hankali, kome na shi me sanyi ne. Har inda motar shi yake, da sauri driven yazo ya bud'e mishi tare da amsar jakar shi. Ya saka a bayan motar, sannan ya shiga shima bayan Halwani ya shiga motar.             Basu b'ata lokaci ba, suka nufi airport, koda yaje biyan VIP yayi sannan ya koma gefe yana danna laptop din shi.       Wata matashiyar budurwa ce tazo ta zauna a kusa da shi, tare da zuba mishi tace. "Hi! Am Linah Barrak"          Bai d'ago ba balle yasan tana yi dashi. "Wow! I like your emotions."   Bai d'ago ba kuma bai ji a ranshi yace wani abu ba. Haka tayi ta surutu, tsayawar wata ma'aikaciyar jirgine ya sanya shi cire earpie daga kunnen shi. "What!! Dama duk abinda nake da kai dama baka jina?!" Sai lokacin ya kalleta, bayan ya amshi takardun da matar ta bashi, a sannu ya tattara kome nashi ya zuba a jaka sannan ya bar Linah a gurin.   Da gudu ta tashi tare da nufar shi tana cewa. "Hey! Ina maka magana kana share ni, who are you! Kasan ni wacece? Babana shine Vice president, na kasar nigeria. And Kai waye?!" Ta tambaye shi a shagwaɓe, kamar zata yi kuka, Hoton Baby Yumnah ce tazo a Kan idanun shi, yadda take tsulla mishi shagwaɓa juyawa yayi ya kalleta. "Ahmad Halwani Nafada!" Tsayawa tayi tare da sosa kanta kafin tace. "Please! Can i said Halwani!"             Murmushi yayi tare da wucewa abinshi, dan baya jin zai iya jurewa surutunta, Baby Yumnah ce kad'ai take iya hana shi sukuni  da surutunta, amma idan yaga wasu nayi har samun shi yake.       Abin da yake bashi mamaki da mutane, shine yadda basu gajiya da surutu. Shi kuwa surutu samun rayuwar shi take. Shi yasa yayiwa Allah godiya da bai sanya shi a cikin jerin maganannun mutane ba. Kai ina Allah ya rufa mishi asiri da wannan aikin ciwon kai.             "Excuse me Sir Halwani!" Dan yayi mata nisa, da gudu ta iso inda yake, tana hakki. "But ina zaka daga nan?"           Juyawa yayi tare da d'aga mata kafad'arshi. Lasar fatar bakin shi yayi tare da furta mata. "Riyad!"              "Please ko zamu yi exchange phone number." Ta faɗa mishi kamar zata yi kuka, Kallon ta yayi sannan yace. "No way!" Yayi gaba abin shi, kamar zata yi kuka tace. "Please sir!" Bai kulata ba yayi gaba abinshi dan yau Ya jinjinawa kanshi yadda ya tsawaita magana. Tunda ba dabi'ar shi bace.             Har ya shiga jirgin da zai kai su Abu Dhabi, bin bayan shi tayi da gudu dan itama vip ta biya.         Abin haushi tana shiga taga baya cikin inda take tsammani, tura baki tayi cikin shagwaɓa kamar zata yi kuka ta zauna a inda  Number ta yake.     Tana juya bayanta ta hango shi hard'e yayi Crossing leg din shi, yana karanta magazine. Dariya tayi sannan ta mike taje inda yake magana tayiwa mutumin yake kusa da shi, suka yi exchange ticket.        Zama tayi sannan ta kalle shi tace. "Alhamdulillah! Kasan yadda naji da ban ganka ba."     Nan tashiga mishi surutu, Allah ya taimaka ya sanya earpie a kunnen shi, har ta gama surutun ta. Bai jita ba.                ..... A Dubai suka rabuwa, kamar zata yi hauka dan yaki bata Number shi.           ** Karfe biyar na safe ya isa garin riyad, kanin shi Shurahbeel shine yaje ya dauke shi, Shurahbeel abokin haihuwar Sarinah ne.     Tunda yaga Shurahbeel wanda suke kirashi da Rahbeel, yana dariya kasa kasa ya fahimci, Allah ne kawai zai kwace shi a hannu Hajiya hari kakar su.               Bai kula shi ba, dan shi har yanzun me yasa Hajiya hari bata mutu ba, koda yake tace bazata mutu ba sai taga dan jikar ta... Mai_Dambu: *https://my.w.tt/LLDv2musr8* 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝      _Hmm! Uwa ce Mommy kawai sunyi ifsani ga madubiya D'aya ce shi yasa hakan yake faru_ 6️⃣ Sarinah da Shurahbeel sune suke bin bayan Halwani sai, sai wasu yan biyun mah liqah da Mau Naz, sai yar autan su mai suna Khuwailah. Wacce bata wuce sa'ar Yumnah ba.            Tun daga bakin kofar gidan ya lura da yadda aka shirya tarb'an Bawai dan ya gaya musu ba a'a sai dan kullum suna saka ran zai zo.     Dan rabon shi dasu tun rasuwar Omar. A hankali motar ta shiga cikin gidan, tayi parking.  A Sannu ya fito daga cikin motar, yana baza idanun shi a cikin gidan.                Bakin shi dauke da addu'ar shiga gida ya fito ya nufi cikin gidan, Rahbeel yana mishi magana bai kula su ba. Har ya nufi cikin gidan.       Tunda ya shiga da sallama suka yi ido biyu da Hajiya Hari, sunkuyar da kanshi yayi cikin nutsuwa ya karasa gareta.     Zama yayi a kasa yayi matashi da cinyarta, shafa sunar shi tayi dukda ranta ya b'aci, amma dole ta shanye hakan. Kasancewar shine jikarta mafi soyuwa a zuciyarta,     "Turaki!" D'ago kai yayi yana kallonta cikin murmushi.      Make shi tayi sannan tace. "Ka gaya min gaskiya! Ko baka da karfin mazakuta ne? Naga dai nan da wata shida za ayi bikin su Mah Liqah da Mah Naz, Amma Kai har yanzun kana layin Gwaurontaka, ga Sarinah da Rahbeel suna da yara bibiya, kai har yanzun shiru meye matsalar ka?"    Mikewa yayi cikin gajiyawa da zantuttunkar da take mishi.     "Meye ya faru ka sake Mayah Malik! Idan Kuwwah ta kasance mara kunya Mayah fa!? Toh naji Maheerah itama haka ce ta faru, hmm Why all Gran Son?! Ko wani abu na damunka ne? Dan na lura da Uwarka bata damu da kai ba, Yarimah shima dai samakal, zo nan d'an arziki irin Albarka meye yake had'aka da matan ka, dan nasan nan gaba babu wanda zai yarda ya baka Yar shi."        Miƙa yayi sannan ya wuce koridon da zata sadashi da Flat d'inshi Wanda take ta b'arin Dama, babban mansion ne wanda yake dauke da dakuna uku biyu a sama, D'aya a kasa.                 Sai tangama-tangamar falo masu mugun girma da wata model kitchen, Wanda aka mishi wata irin kwalliya da capra wood, sai falon farko na kasa an zuba kome na ciki na kasar Germany ne, domin model me babu wani abinda ke falon da aka yi yayin shi. Sanan ya wuce second falon inda aka Kawata shi da wasu leather seats masu colours din Cream and golder, sai kayan electronic din black. Haka labulayan falon shima haka.                  A sanyayye ya mik'e kofae da zata sadashi da step, a gajiye yaƙe haurawa yana takawa kamar wani hawainiya, maganar Hajiyar shi ne yake kara dawo mishi, a yanzun da yake cikin wannan yanayin yaji ina ma da yana da matar shi. Da wannan gajiyyar da ya kwaso akanta zai sauke akanta.               Wani falo na musamman ya isa wanda kome na cikin aka zuba kome na ciki Classic ne, domin kuwa Black and white me kayan falon, gefen wall din katon Hoton Baby Yumnah ne, tana dariya sanye da kayan wanka a cikin wani swimming pool.                  Sai wani D'aya wanda take sanye da unifoam an tufke gashin kanta a tsakiyar kanta sai kitso daya da aka barshi a gaban goshinta, tayi murmushi. Gib'in samar bakinta ya buɗe.      Kumshe idanun shi yayi, baya manta ranar da aka fito mishi da ita.          " Ahmad zoka mata hud'uba," Omar ya mika mishi ita, kallon yarinyar yayi kwalla na cika mishi ido, badan kome ba sai dan wani irin soyayyarta da ya daki zuciyarshi, kallon goshinta yayi wanda gashi yake kwance luff-luff.          Addu'a yayi mata sannan ya tsira mata ido, cikin wannan yanayin, amma shi daya ya barwa kan shi sani, domin kuwa ya barwa Allah kome, sabida kafin Baby Yumnah ta girma tsofa ta cimma shi.        Kar'ar wayar shi ce ta dawo dashi duniyar tunanin da yake.                     Zarowa yayi cikin mamaki yaga code din Nig, daukar kirar yayi, sannan yace. "Hmm!"     "Sir! Am sorry! Nayi abinda bai dace ba, domin na dauki number ka ta"     "Hmm!" "Linah Barrak!" Ta faɗa a sanyayye Dan ta fahimci halin shi bai da mutunci, sai ya iya katse kiran.     "Please can we be friends" ta faɗa a sanyayye, dariya yaso kwace mishi, amma ya sake murmushi akan fuskarshi, yace. "Ok!"    Ihu ta saka, cire wayar yayi ya kashe baki daya.            ..... Dakin shi ya shiga wanda haduwar dakin ma ba a cewa kome, a hankali ya ke cire kayan shi. Dan bai ki a cire mishi ba. Yana gamawa ya tattara su ya zuba a cikin dustben inda yake tara kayan shi, toilet ya shiga ya haɗa ruwa, sai da ya b'ata lokaci a cikin ban dakin sannan ya fito yana goge kan shi.         Closet din shi ya isa ya dauko wasu had'addun kananun kaya, ya saka rigar me Armless sai Wando navy blue. F              Yar mai ya shafa me dad'i da kamshi ya shafa, tare da shafa  mai kai na Dove, ƙamar ba zai fito ba haka. Dakyar ya fito, zama yayi ya sauya layin shi sannan ya sauka kasa, plat din Parent dinshi ya wuce, ta kofar da take backyard din Gidan shi, dan yasan yana kuskura ya koma ta kofar Hajiyar shi.            Da Sallama ya shiga falon, Mamie ya fara karo da ita, a sakalce ya isa gareta. Dan ya goge tarin laifin da yayi musu na sake Mayar Malik, dan yar abokin Papah ce. Wato mahaifin su.      Niman kujeran da take kusa da dinning table din ya zauna, sumbatar hannunta yayi. Cikin kulawa ya zauna yana kallon ta. "Am sorry for what I did! Wallahi i don't know what happen. Kawai na san."    Murmushi tayi sannan tace. "Eat!"        Idanun shi ne ya cika da kwalla, yace. "I love you Mami!"     Hannun ta takai tare da rike hannun shi. "Karka damu, am with you"           "Sakinah!!!" Ta kwalawa Matar da take kula da alamuran kitchen, cikin sauri tace. "Yes Ma!" "Kiyi serving Son!" "Ok! Ma" Nan ta zuba mishi kunun tsamiya da soyayyan chips, sai pepper soup na kayan ciki, kallon Mami yayi sannan yace. "Ina son zuwa gombe! Amma sai nayi umrah" B'ata rai tayi tare da nuna mishi abincin dake gaban shi.     Kamar zai saka mata kuka haka yake cusa abincin dakyar karshe ajiye cokalin yayi yana kallon Mamie.       "Mami! Ina yawan mafarkin Omar! Kuma akan Yumnah ne."       Zuba mishi ido tayi, kafin tace. "Ahmad! Zan amince maka ka dauko Yumnah! Amma wallahi babu wata magana a tsakanin ku, da ita domin na gaji da jin mitar Hajiya."         "Toh mami"               "Ahmad! Bana son alaƙar ka da Yumnah!!! Raina baya son alaƙar ka da Yumnah, ka fita hanyar ta. Na amince ka daukota dan marainiya ce! Kuma nasan Omar ya baka amanarta. Dan haka bazan haka bazan bazan haka naka hana ka riketa ba.       Bayan haka toh wallahi naga wani abu makamancin hotunar da ka zuba a falonka guda uku, toh zan maida ta gidan Uwarta. Ni dai dan karka ga baki maka ne da wallahi ka hakura da daukota tunda a kwai yaran da suke niman tallafi me akayi da jinin Hassanah. Salon tazo ta lalata min Khuwailah."      Yasan halin Mamie da iya tsanar abu dan haka bai wani damu ba, tunda ya samu ta amince kawai sai yace mata. "Zata zauna a gurin Hajiya ce ba sai ta shigo nan ba!"    "Hmm! Ni dai karka yarda wani abu ya wuce iya taimako, sannan naji ka saki Mayah toh yanzun me kake nufi zamu cigaba da ganinka ne haka?"       Shiru yayi sai lokacin ne Linah ta fado mishi, share batun yayi yana kuma jinjina abinda Mami tace ya rabu da Baby Yumnah, Taya ma zai iya.      Mik'ewa yayi zai fita tace mishi. "Baka ce kome ba?!" Kamar wanda aka matsi bakin shi yace mata. "Akwai yarinyar da nagani yar Vice president ban sani ba ko zata miki sunanta Linah Barrak wamako!"       Zaro ido Mai tayi sannan ta fara sababi. "Amma baka da kirki ai wannan abun cikin gida ne! Bari Papa ya dawo dole ya tuntube Alhaji Barrak wamako, abun cikin gida ne ai. Dakar d'aka shik'ar d'aka tankaden bakin gado"         Fita yayi daga gidan yana me jin haushin Mami, yadda take zakewa akan ya auri Y'ay'an attajirai yayinda Hajiya tafi damuwa da ya auri yaran da suka san ya kamata. ---- Linah Barrak wamako... Yar mataimakin shugaban kasar Naija ce, yarinyar da suke so kamar ransu, dan itace mace d'aya a cikin zaratan maza biyar shi yasa suka amayar da kaunar da suke mata.             Mahaifinayarta yar yar abeokuta ce, tafito daga babban gida da suke faɗa a ji a garin abeokuta.                Kakar Linah mashahuriyar matsafiya ce, wacce take karkashin dutsen ijebuwo de, don Only believe will spirit and demons, garin biye biyen bokancin siyasa Alhaji Barrak ya faɗa garin Ijebowo de!  A ranar farko da yaje yaga Femi, mahaifiyar linah, tunda ya ganta yaji ya mutu da sonta, kuma ko nawa zai b'atar sai ya same ta. Kasancewar ya fito gidan manyan mutane masu ji da madarar arziki,      At time ɗin Femi ko balaga bata yi ba, amma ya nace yana sonta ganin kuwa yana da maiko aikuwa suka yanke mishi bride dowry wato sadaki, har miliyan daya da rabi, a lokacin kudi na daraja.    Bai damu ba yaje ya faɗa aka zo aka biya kome, sannan aka shiga fada mishi kuɗaɗen da zai biya kafin abashi Femi, kasancewar yarinyar kyakyawa ce.                Haka yayi barin kudi masu mugun yawa, sannan yaje ya kuma biya sadakin dodo kusan dubu dari bakwai da hamsin,               Daga nan aka fara shagalin biki, abun yayi musu dadi sosai dan da bikin yazo traile aka cika musu da shanu da akuyoyi aka kai musu, banda abinci da akayita kai musu traile-traile.          Anyi bikin sosai sannan aka daura auren biyu d'aya a spiritual rock wato Ijebowo de, daya a wani masalaci dake cikin garin.   Daga nan aka kai amarya dutsen aka tsafeceta sosai yadda babu wani d'an iskan da ya isa ya mata shouted bata lankwasa dan banza ba.         Sai da aka kwana aka wuni kafin suka basu amarya aka tafi da ita sokoto.      ..... Tunda Femi ta shiga gidan Alhaji Barrak yake samun nasarar a rayuwar shi, bai faduwa sai nasara har Allah ya albarkace su da Haihuwa, Mustapha wanda suke kiran shi Yomi, sai Faisal wanda suke kiran shi da Babalola, sai Alkassim wanda suke kiran shi Kayonde, sai Muttaq wanda suke kiran shi da Ayoden , sai Muhsin wanda suke kiran shi Adewale, sai yar autan Linah suna kiranta da Kafaya,   Dukansu sunayen su na tafiya da sunan Yaren yoroba ne, tunda Femi ta auri Barrak Bata zauna da kishiya ba, dan babu yar iskan da take shigo mata da sunan kishiya, ta tsare gaba da baya.      A yanzun tana cikin manyan matan da aka kafa NGO dasu, hamshaqiyar mace mai ji da kanta, sannan yar Bala'i ce na fitan hankalin mijinta kawai take d'agawa kafa.           Ranar da Linah ta iso gida tun a airport take gayawa Uwarta gamon da tayie, take aka shiga niman yadda zasu connection da Halwani, basu samu ba. Sai gashi cikin ruwan  sanyi su. Gano dan ambassador Nigeria ne a Saudiya, kuma yana da kamfani sarrafa tumaturin gwangwani.           Bayan wanda yake dashi a Japan, kamfanin sarrafa cafer, na Kayjay.    Ba iya wannan ba akwai abubuwa da yake da karfin shigo mishi da dukiya, wannan abun yasanya Femi ta kira Babanta ta gaya mishi, ce mata yayi ta bashi awa biyu.       Aikuwa awa biyun yana cika, yace mata. "Kafata zata auri Ahmad! But akwai matsalar wanda na hango bazai hana mu abinda muke da niyya ba, bamu tab'a Fad'uwa ba.         A cikin kwana biyu nan ku shirya kuje can inda yake ku nima hada auren su, sai dai matsalar da nagaya miki dole kafata tayi sadaukarwa, idan ta mallakar shi. Sabida dakatar da shaidanun da aka jingina mishi.       Bayan wannan akwai matsala wanda naso ganin meye amma ban gani ba, nayi nayi na gani ban gani ba. Dan haka jibi ku tafi da ita zuwa gidan su Yaron, duk abinda kuka gani make sure let me know" #Mai_Dambu https://my.w.tt/VONsKv5rs8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 Wannan shafin na kune Masoyan Baby Yumnah 💗💝💞 7️⃣ "Ok! Baba duk abinda ya faru zan gaya maka!" Ta datse kiran, tana me kallon yarta.    Murmushi tayi sannan tayi wani rangaji cikin izza tana cewa Yaren yoruba.  "Emi ko s? ohunkohun ni iwaju mi ​?.. Ọkunrin kan wa ti kii yoo ni anfani lati ṣẹgun ọmọbinrin mi Ahmed." (Ni ban tab'a saka abu a gabana na fadi ba, har akwai namijin da zai gagari Y'ata bai isa ba koda karfin Dutsen tsafi sai kin auri Ahmed)     Da sauri Kafaya taje ta rungume uwarta cikin farin ciki. Tana cewa. "Nagode da Allah ya bani! Jarumar uwa irinki thank You Mamawo!"        Rungume yar tayi sosai, tana murmushi, Madam Femi ta goge da duniya, domin tsabar bleaching ɗinta har wani pink-pink tayi.       Mace ce ta tasan kan bariki, dukda ita bata sha'ani da kowa sai wanda yaci ya tadda kai.    Tasan yadda zata iya da kowa, shi yasa a NGO ake ji da ita.      Bayan Vice ya dawo ta labarta mishi irin kamuwar da Yarsu tayi, yaji dad'i sosai, dan haka ba tare da wani damuwa ba, ya kira Papa ya gaya mishi suna hanya domin tattaunawa akan Yaran su.        Haka yayi musu dadi domin kuwa Papa ya amsa musu bukatunsu, domin ya gaji da b'arnan mutuncin shi da Halwani yake sashi yi.            --- Riyad. Zama yayi cikin nutsuwa, ya kalli Hajiya hari, wacce take shan fura.             Kallon shi tayi a ranta tace. "Ja'iri wannan miskilancin da za a bashi mace, baka kuma jin shi ya zauna shi D'aya shiru. Tab'e baki tayi sannan ta cigaba da shan furanta tace. "Uwar me kake tsotsa a bakin ka? Hmm baka gaya min abinda ya haɗaka da Mayah ba?!"      Kallon mamaki yayi mata, yana kallon aljazzira. "Please hajiya manta da batun Mayah don Allah muyi abinda ya dace."    "Toh Ubana idan banyi abinda ya dace ba kwashe min albarka nabi tantabarun." Ta faɗa a hasale.       Kwantar da murya yayi dan yasan matukar taki amincewa toh wallahi babu wanda ya isa ya bashi goyan baya. ",Haba mata guda! Haba yan matana, Insha Allah wata sani tare zamu tafi Umrah."     Zuba mishi ido tayi sabida ta fahimci maganar bakin shi mai muhimmanci ne, kuma abinda ta fahimta duk lokacin da yazo da magana mai muhimmanci, yakan rarrashi ta dan ta saurare shi, dan haka cikin nutsuwa ya gaya mata duk abinda ke faruwa.                  Shiru tayi sannan tace. "Toh indai haka ne kaje ka daukota mana, ni na goyi bayanka."     Kamar ya kwanta a kasa dan murna, murmushi kawai yayi shima wai yayi abin kai ne inji ta.                --- Bayan Sallah isha Papa ya saka shi a gaba, yayi ta mishi fada sannan ya tabbatar mishi cikin satin nan Vice president da Iyalin shi zasu zo.    Sannan Aunty shi taslima zata zo, sabida mutuwar aurenta ya mutu,       Taslimah ita ce yar karamar yar Hajiya hari, Papah Alhaji Abubakar Ahmad Nafada, yana da kane.               Ibrahim Ahmad Nafada wanda ya kasance Commission yan sanda a Kogi state, sai Dr Bello Ahmad Nafada, Malamar Jami'a Dr Marwanatu Ahmad Nafada, sai karamar Su Taslimah Ahmad Nafada.      Kuma dukkan su Yaran Hajiya Hari ce, ta haife su, kuma taba matukar ji dasu, haka ma jikokinta, yawace dasu.               Kasancewar Ita din Yar Sarkin Kumo ce shi yasa take kiran Halwani da Turaki.             Duk Yaran Hajiya babu mai karamin karfi dukkan su, Alhamdulillah sun ci sun yadda kai.                   Tana matuƙar ji da Halwani dan ko laifi yayi bata iya mishi fada ko a gaban iyayen shi balle kuma a gaban wasu mutanen na daban.        --- Gombe. A hankali nake takawa gashi ruwa yayi min shegen duka, motar da take zuwa daukana yau bata zo ba, daga gida zuwa makarantar mu akwai tazara.         Kallon yadda ake tsula ruwan ake ina jinjina tafiyar da ya rage min,  sai ga Motar Hajiya Larai. Ita da wasu mutane.    Gefen hanya suka gangara sannan suka kirani, koda na isa na ganta gaishe da ita nayi sannan na dakai zan wuce. Suka dawo dani. "Baby Yumnah shigo mana!"     Ba musu na shiga, motar ruwa ya jikani sosai, yan maballar botirin kirjina. Suka tsurawa ido shi wanda yake bayan. "Hajiya Ni kam, kai ni gidan ki. Dan naga abin rage zafi, anan muje na dan samu na rage sanyin da nake ji."       Juyowa tayi baya sannan tace. " Sa'idu! Ina zaka kai wannan abin." "Ni naga abinda zan yi ai"            Haka suka koma gidanta suka sauke mu, tace min. "Bari naje na dawo, sai mu tawo da mominki sai ku wuce gida."    Tunda suka fita ta shigar dani, falon. Nuna min daki yayi sannan yace. "Ki cire kayanki bari na kawo miki wasu."       Shiga daki nayi, na fara cire jikaken unifoam din, sannan na  shiga kokuwar cire pant din sai gashi, ba tare da damuwa ba, ya dauke ni sai gadon.                Tunda ya daura ni a gadon ya shiga jagwalgwalani, tare da niman shiga jikina Amma ya kasa wanda Ni kaina ban san dalilin haka ba.     Da yaso min mugunta sai ya nemi yayi min shigar bazata, aikuwa sai ganin shi nayi ya bingire yana ihu,    Da gudu na sauka a gadon, na saka kayana na dauki school bag Dina na bar gidan,  tsabar muguntar da taso yayi min buda min cinyata yayi, a hankali nake tafiya. Duk da bai shiga jikina ba, amma ya buda min cinya.      Dakyar na isa gida, sai da na huta a hanya kafin na iso. Tunda na shiga naga Ashe Hajiya Larai gidan mu zasu zo, ina shiga falon na dawo a tsorace, sabida ina jin muryan su ban tab"a kama su da idanuna ba, yau ganin su cikin tashin hankali. Zama nayi a kofar gidan har suka gama suka fita, ranar nayi kuka duk da ban san dalilin yin haka ba. Amma na barshi a matsayin Mommy mahaifinayata ce.   Cikin kuka nake cewa Allah ya dauki rayuwata na huta da bakin cikin rayuwa da nake gani.          Tunda suka fita na shiga dakina na rufe dan wani lokacin idan Mommy Bata nan suna fada min akai.      Ranar nayi kuka da ga abinda suke aikatawa amma bai sanya Mommy Jin kunyar ba.          Ina son guduwa Koda na tattara kayana zan fita sai na manta kome nayita zaga gidan, idan kuma nayi nasarar fita toh a guri daya zan cigaba da tafiya har Mommy ta dawo.    Ina cikin damuwa sosai dan Allah kaɗai yake kare ni ba karyar kaina ba.    ..... "Ummi nazo da maganar cutar da Bilal yake min amma kink'i ki saurare ni balle ku san halin da nake ciki!    Ummi shekara biyu yaje ya ajiye ni a China baya zuwa sai dai aike. Ko waya don Allah kiyi mishi magana" Inji Yar Hajiya Larai, wacce take kwalliya kamar zata biki, kallon Yar tayi cikin ko in kula tace. ",Toh Ashnah me kike so zan miki? Mazan nan dai duk halin su ɗaya, kin fison na kira shi nayi mishi magana yaga bani da mutunci ne?    Kuyi hakuri ku yaran yanzun kun b'aci da son maza suna binku a gindi², ban da fitina irin taki meye na damuwa dan namiji ya ajiye ki, idan kinga bazaki iya hakuri ba, ki ajiye aure a gefe kema ki buɗe rayuwarki mai daɗi. Zan fita ki kula da gidan."         Tana fadar haka ta dauki wasu abu ta shige ban daki, ta cusa a gabanta, sannan ta fito inda ta bar Ashnah wacce mamakin Uwarta ya gama kasheta.     Gyale ta saba a kafad'arta sannan ta dauki jakarta ta fita da sauri dan, sun  kwana basu hadu da B boy ba.        Tunda yace mata yana wani hotel ita yake jira, hankalinta yayi mugun tashi, da gudu ta finciki motar ta, koda ta isa hotel din ta kira shi a waya, fitowa yayi suka shiga tare.        Suna shiga room din su, ma matseta da bango, cikin wani irin yanayi domin tashafa hatsabibiyar humra.                Dake tafi son duk lokacin da zai kusanceta yayi ta mata hauka, shi yasa ta shafa humran,. Aikuwa ya haukace mata, a zafaffe yake bin ko'inan ta.             Doguwar gownta, ya kwab'ata babu kome a jikinta.       Tureta yayi saman gadon, kafin ya shiga mata (pipi)  ihu take zaka rantse wani abu yake mata nan kuwa tsabar jaraba ce kawai da ya suka sabawa kan su, duk wani abinda yasan matar shi zai wa sai da yayiwa Hajiya larai.      "Wayyo Allah na! Mijin Y'ata, ka iya kome. Karka kuskura ka tab'a rab'e ta Ni daya na isheka, wallahi zan cigaba da d'aga maka kafa kayi wasanka dani. Wallahi dani kafi dacewa bada Ashnah ba, meye take dashi wanda bani dashi don Allah ka rabu da Yar banza Ni zan baka kome har da duniya duk zan baka.      Zan iya maka kome dan karka kusanci shegiya, ta gaya min wai shekara biyu baka kaje gurinta ba, Wayyo yi min. Buga min iska buga min malam babba.      Wayyo Allah na, Hajiya babba, wayyo zaka kashe ni ne, toh na tuba bini da sauri. Wayyo Allah na da tsufa na kake min wannan tsiyar kodake nice nake so maza yi min yadda nake so."    Sai da ya gama yamutsata, sannan ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya, itama haka.   Kallon shi tayi cikin wani irin soyayyar shi tace. "Hmm! Me zai hana ka sake Ashnah! Tunda kaga ni bazan maka dole ba."                  Mik'ewa yayi zai tashi tayi maza ta riko abar shi tana murmushi tace. "B boy! Idan bai maka ba shi kenan, ka zauna da ita ai ba wani abu bane, akwai aikar da nayi maka ta bankin ka, ka duba.     B boy karka ga laifina, na haukace akan kane, ban da kana son Ashnah toh Tabbas bazan tab'a, barin ka da ita ba.           Tunda abu daya muke so! Ina sonka tana sonka! Kasan yadda nake ji, kuwa idan na tuna cewa akwai B'oyayyen alaka a tsakaninmu."       Shafa kwantaccen beard d'inshi Tayi cikin wani irin yanayi sannan ta zuba mishi ido, tana murmushi tace. "Na hakuri ka cigaba da zama da ita."            Tare suka shiga wanka, sannan ya musu odar abincin.     --- Kwana biyu tsakanin Linah da Iyayen ta da Yayunta suka nufi saudiya, a gidan Ambassador . Tarbayan arziki aka musu tare da mutuntawa,              Hajiya kallon Iyalan Vice tayi ranta bai mata ba, amma ganin yadda kowa ke murna har da taslima yasata amincewa.        Ganin yadda Mami jikinta ke rawa yasa suka fahimci Alkiblan ta, daga uwar Har yar, take kuwa suka kira Baba Suka gaya mishi. Shi kuma yacewa Femi. "Ki tabbatar kafin ki bar garin kin tawo min da wani yanki na kayanta."          Ta amsa mata da toh, aikuwa ta shiga cikin mutane baka cigaba da shagali, a washi garin zuwan su aka yi Engagement din Halwani da Linah, abinda yayi mugun daukar hankalin Hajiya har tayiwa Papa da taslima magana.   Suka nuna mata zamani ne, tayi hakuri ta haɗa da addu'a.   Bata kuma cewa kome ba dan ko tayi magana laifinta zasu gani ita kuma bata son haka. Bayan an gama musu baiko ne, ya tafi yayi Umrah da iyalan VC zasu dawo suka dawo tare.. #Mai_Dambu.. Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah True me sayan na gari mai da kudi gida.             _Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama_   8/30/20, 9:24 PM - Ummi Tandama: https://my.w.tt/pMO2BU43s8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 8️⃣            Duk yadda Mamawo suka so Halwani ya sauka a gidan su fir yaki amincewa, dan ya nuna musu uzuri ne dashi kuma iya kwana biyu ne dashi,dole suka hakura dan sun fahimci yana da tsayuwa akan ra'ayin shi.        Dan haka bayan ya wuce gombe su kuma suka nufi Abeokuta, inda suka isa har kauyen ijebowode, wato asalin wannan dutsen yana fidda wani irin ruwa mai kama da ruwan d'iwa wato (ruwan maruru) sannan dutsen is sacrifice evil spirit.           Suna zuwa aka saka Linah ta cire kayanta daga ita sai Inner wear dinta, wannan mummunar ruwan d'iwar aka dibo aka fara zuba mata a jiki tare kiran sunan Halwani, abin da ya basu tsoro tunda suke a tarihin dutsen bai tab'a kara ba sai da suka kira shi na uku, dutsen yayi bindiga kamar zai tarwatse akansu.                  Kallon madubin yayi yaga yadda Halwani ke cikin wani irin haske, babu yadda zasu yi su kama kurwan shi a damke yadda. Sai abinda Linah tayi dashi.             Dan haka suka shiga shirya mata wani irin siddabaru wanda zai zauna a jikinta har sai ta rike Halwani.          A garin bincike suka tono abinda aka sanya na hana shi zama da mata, shima suka lalata shi.        Sannan Baba ya basu tabbacin kar su yarda aja al'amarin bikin da wani lokaci ayi shi da gaggawa.             Wannan abun yayiwa Alaja Femi dad'i, kuma tayi alƙawarin kamar yadda tayi mulkin ta haka ma yarta zata yi.               --- Gombe. Tun safe da ya isa garin, gidan shi ya wuce wanda yake g.r.a,        Sai da ya shirya tsaf, sannan ya nufi Unguwar Jeka da fari, gidan Iyaye Omar, nan yaje ya same su suka gaisa da Hajiya Mama.         Shiru ne ya ratsa tsakanin su kafin ya tattaro duk wata damar da yake da ita yace. "Dama Hajiya akan Yumnah ce, nazo nan. Tun kafin Umar ya rasu ya bani ita na riketa amana, toh gaskiya bana jin dadin yadda nake yawan ganin Umar mafarkina yana son naje na dauki Yumnah, shi yasa nazo na gaya muku ku sani zanje na dauketa zan kaita Saudiya gurin iyayena."     Cikin rashin damuwa tace mishi. "Toh yayi kyau, Allah ya bada sa'a karka kawo min ita nan dan bana son ganinta."    Murmushi yayi sannan yace. "Ba Damuwa indai kun amince wannan mai sauki ne"         Sun jima suna dan tab'a hira kafin yayi mata Alkhairi ya tafi abinshi.                   Unguwa low-cost  ya nufa inda gidan mu yake, yazo yaya buga kofar gidan, tura kofar yayi dan bai ga Alamun  kowa a bakin  get ba.    Gidan ya lalace sosai, daga nesa ya hango Mommy da Kawayenta, tana ganinshi ta mike tsaye.            Fad'adda murmushin tayi tare da tawowa inda yake, tsuke fuska yayi sosai alamun babu wasa a fuskar shi. Ya sanyata nutsuwa, ba tare da ya kalleta ba yace mata. "Ina alkawarin mu?!"      "Amma!" "Shekara sha biyu muka yi dake? Kuma yarjejeniyar tana nan ko ba fidda miji shi ne?" Ya kafa mata golder eyes d'inshi Wanda suke kara mishi kyau, sunkuyar da kai tayi. Can kamar wacce aka tsikara ta kalle shi cikin rashin mutunci tace. "Y'ata ce ko zaka amsheta da karfi ne?"   Murmushi yayi sannan ya soka hannun shi cikin wandon shi domin kananun kaya ya saka, karkace kai yayi sannan yace. "Bayan ciniki muka yi dake! Ai kasuwanci ba karya bane? Kin sayar min na saya, toh meye ne matsalarki da kece kika haifeta?                 Kuma karki manta da saka hannun lawyer na, tare da Mataimakin commission yan sanda, munyi musayan abu na baki zunzurutun kudin da kamfanin da yake hannun omar. Ni kuma kin sallama min Baby."              Kura mishi Ido tayi, dan a tunanin ta bazai iya magana akan abinda ya faru ba, tayi tsammanin zai iya Mantawa ne.   Cikin borin kunya tace. "Na fasa!" Bai saurare ta ba ya fidda wayar shi ya shiga niman wani layi can yace. "Uncle Ibrahim! Don Allah motar yan sanda guda biyu d'aya na mopol daya na yan sanda inda hali ka haɗa min da na D.S.S"    Jin haka ya sanyata kallon shi da sauri, cikin rashin gaskiya tace mishi. "Toh ai abin bai kai ga haka ba, ina duniya da gaskiya ai kai me iya aure na ne, sannan mu rike Yumnah a gaban mu!"         Wani irin kazamin kallo yayi mata, kamar wanda yaga mugun abu yace. "Ni Ahmad! Na aureki ai ko mata sun kare bazan tab'a kallon ki a matsayin mace ba, kawai my dear bani Baby Yumnah mu yi gaba."            A hankali na turo get din Gidan, hangota da nayi da wani ya sanya ni kauda kaina dan yanzun sai ta iya kirana tayi gwanjona a gaban su, ɗan takan iya ce musu, idan akwai abinda zai rage musu zafi su ajiye mata kudi su shiga daki dani.     Sai dai dukda sukan biya ta, haka zasu gama damuwar su karshe su buge da Barci.            "Hey Baby!" Da sauri na juya, Uncle Halwani. Rike bakina nayi kuka ne zan yi ko farin ciki, da gudu na isa gare shi, bude min hannun shi yayi. Na faɗa kirjinshi, wani irin kallo yayi mata, bayan ya saka hannunshi ya rungume bayana.                  Rutsa idanun tayi cikin bakin ciki, sannan tace. "Ke bitch vulgar, fita a jikin shi kafin na sab'a miki."     Da sauri na fara kokarin fita a jikin shi, kwantar da kaina yayi, ya kalleta, sannan yace. "Baby Yumnah! Jeki ki ɗauko hijab din ki, zamu tafi."                          Ina barin gurin, ya tako gabanta, yana kallon cikin idanun ta. Yace, "Kika kirata da Kariya? Mara da'a akwai wacce tafi ki ne? Hmm! Yarinyar da bata wuce ayi mata wanka ba kike jifa da mugayen kalamai! Ke kika sani."     Ba tare da ya damu ba, ya juya gurin motar shi ya fidda wasu kwalaye, yazo ya zuba mata su a gaba, dai-dai fitowa na, rab'ewa nayi na fara bin bango, ganin ina kallonta ya sashi tawowa, ya rike hannu na muka jefa har gaban motar.           Buɗe min gaba yayi sannan yace min. "Shiga ina zuwa!" Gurin Mommy ya koma ya kalleta Sannan yace. "Bazan miki dole ki gyara ba shi yasa tun kafin nazo nayi miki guduwammar condom, Dan nasan kin fini sanin  essential din shi, Kinga kenan. Nawa taimakon kenan tunda abinda kika zab'a kenan." Yana gama fad'ar haka ya juya, har ya d'aga kafar shi yace. "Ki ajiye duk wani rashin hankalinki ina sane da kome."      "Tunda ka sani, toh ka dakatar dani mana!"      Ta faɗa cikin d'aga murya take fada, ga wani ruwa bala'in da take ji, har tana haki.            Tana ji tana gani ya tafi dani, kallon shi nayi tare da sauke ajiyar zuciya, na kauda kai dakyar na iya bude baki nace. "Uncle Ina ka tafi Long time?" Sannan na fashe da kuka.   Bai ce min kome ba, shi kam mamaki girman da nayi yake.    Just 12yrs amma kalli yadda nayi wawan girma, ai dole haka ta faru, tunda wasu kartin banza suna taba ni.    Amma dan girman kashi ina dashi.                Waya yayi, sannan muka nufi airport nan gombe. Muna isa wanda suka yi waya da Uncle yazo, mika mishi ki yayi, shi kuma ya mikawa Uncle trunk bag.     "Muje ko!" Ya ce min tare da mikawa mutumin hannu, muka shiga airport. Tunda nake yau ne na shiga jirgin sama.            Ganin na tsorata ya riko ni yana murmushi, a hankali yace. "Relax! Ina da jirgina na kaina, ya kenan bazaki shiga ba kenan?"      Shiru nayi tare da boye kaina a kafad'arshi, a hankali ya shigar dani har VIP, muka zauna.       --- Lagos muka je, aka min passport,tare da visa.   Washi gari muka bar Naija, **      Riyadh Saudi Arabia... Min isa da dare, tunda muka shiga garin wani irin nutsuwa ya saukar min, ina manne da Uncle duk inda Yasaka kafar shi ina jin bayan shi, muna isa muka sami Rahbeel, yazo daukar mu. "Broh Baby Yumnah ce haka?" Murmushi Uncle yayi, tare da shafa kanshi yace. "Am so surprised da na ganta, tayi irin wannan girman koda yake girman dan mutum ba wuya."     "Wallahi kuwa! Na tuna ranar da kazo mana da hotonta da dan gibinta."             Sunkuyar da kai nayi, ban ce kome ba. "Baki iya gaisuwa bane?!" "Am sorry,Ina wuni?" "Zan amsa ba, tunsai da Uncle dinki ya roken min ke!"         Dariya Uncle yayi, sannan ya cigaba da abinda yake na cire layin shi, na naija. Yana sakawa sai ga kiran Linah, a hankali ya dauka. "Hmm!" Ƴace mata, "Baby! Ka sauka lafiya?!" Murmushi yayi sannan yace. "Sunan Daughter nace? Baby Yumnah. Dan haka just keep saying baby!"       Kamar zata yi kuka, tace. "But ai sunan lover ne." ,"Hmm!" Ƴace mata, haka tayi ta mishi surutu, har ta gaji ta kashe kiran, kallon Rahbeel yayi cikin nutsuwa, shafa kanshi yayi tare da lashe lip din shi. "Yarinyar nan ta cika surutu?" "Ai na tausaya mata? Tunda rumi-rumi nan da wata uku zaka iya zaka korata gidan su, tunda macen bakar aljanun ta aureka!"   Shiru yayi tare da kwanta da kwnshi. Har suka isa guda bai yi magana ba, shashin Hajiya suka nufa,  da ita. "Wallahi ban isa ba, bazaki fara cinye min abinci ba sannan kuma ki gudu gurin uwaki, ba Taslima kore min wannan zabiyar." Ta nuna Khuwailah da sandarta, fuskar mage Khuwailah tayi dai-dai shigowar mu.    "Ya Halwani! Barka da zuwa?" Leka bayan shi tayi, tana murmushi tace. "Babyn Uncle? Ko ya-ya!"    Zuɓewa yayi a kujera yana kallon Hajiya da Auntyn shi. "Hajiya mun same ku lafiya? Auntynmu!"   "Baka da kirki, shine baka je gurin su Ya Ibrahim ba!" Ta faɗa a cikin sababi,. Gorar ruwa ya dauka a gaban Hajiya ya kurba. Sannan ya kalli Hajiya. "Hajiya ai kinsan abinda ya kai Ni!"   "Kai kyaleta da son jan rigima da nayi magana akan jikar Oduduwa ince hanani magana suka yi, sai kai dan kai kayi abinda ya dace, ina lura da ita tunda nace mata, kuka hanya da  Yumnah take bata rai, ni ban iya bakin ciki ba.   Kowa rabon shi yake ci, wani baya cin arzikin wani, banda rashin hankali irin na taslima da Turai ai da d'a da dukiya ba a musu mugunta, tun ranar da ka gaya min zaka daukota naji ina son kayi aikin alkhairi komi kashin da, ke Khuwailah kaita dakina ta zauna, dama ina niman yan tayin kwana, dan idan dare yayi zan so a bani glass din na da sanda na.      Insha Allah, zaki zamewa kowa Alkhairi ba iya wanda ya dauko ki, ba... ------------------------------------------------------ *_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku!     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.             _Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama_   #Mai_Dambu.... https://my.w.tt/gyVr9Bt4t8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 9️⃣ Bayan Khuwailah ta shige dani daki ne, Ya mike zuwa part din shi a fisge yace. "Thank you!" Tsaki tayi sannan kauda kanta, tana masifa, akan Aunty Taslimah.        --- Bayan mun bar gidan, Mommy ta nufi gidan Hajiya Larai, tana kuka. "Yanzun Larai abinda Ahmad yayi min ya kyauta min kenan? Burina nisanta shi da Yumnah amma kullum sai niman ya nisanta da ita yake.    Wallahi idan ina raye dole na dakatar da wannan tsiyar, kuma sai na juya su san raina na."      Zuba mata ido Hajiya Larai tayi, tana murmushi, sannan tace mata. "Kin manta zab'i kika bashi? Tunda yaki amincewa da bukatar ki, Toh zaki salwantar da Rayuwarta?         Nawa ya baki darajar ta, miliyan dari uku! Tare da ajiye miki takardun shaida mallakar kamfanin shi na matsar mai? Sannan ya kuma bar miki dukiyar shi na hannunki, duk ya bar miki sabida Baby Yumnah.    Me kike nima? Kuma, ya bar miki abubuwa sabida ki bashi rikon yar tunda ke baki jin maganar  mutane." Kuka ta saka Sosai, tana kallon ta ta rasa me zata ce.          "Ya zanyi toh?!" Dole wata rana zata nime ki! Lokacin sai kiyi amfani da damarki. Amma a yanzun kika ce zaki yi magana toh ba makawa zaki yi biyu babu."      Tashi Hajiya Larai tayi tazo inda take ta shigs rarrashinta.        *** "Femi! Kin san dole zamu yi traditional wedding ko? Dan haka tunda Baba yace kar aja lokacin. Yayi tsawo any time za a iya samu change of destiny."         Gyad'a kai Femi tayi sannan tace. "Adesua! Kwanan nan za'a yi bikin." Ta gayawa Yayarta! Sun cigaba da kulle-kullen su.            --- Zuwa na da kwana biyu, wasu Jikonki Hajiya suka zo daga Gombe suma, Babbar cikin su mai suna Dilshad. Da kad'an ta girme ni, sai lokacin na lura da yadda suka yi mugun kama da Khuwailah,  tunda nazo nice kawo abin sha, nice kawo abinci.      Su uku ne yan matan, Deenah, Dilshad sai sarwat.      Yaran basu da mutunci har Khuwailah Basu bari, ba ga gorin da Dilshad take min na Uwata karuwa ce.          Haka zan gudu bayan gidan gurin Swimming pool na zauna nayi ta kuka.   Abinda suke so kenan su kuma suyi ta dariya.     Ina zaune yau legs Dina Yana cikin ruwa, nayi kuka har tears Dina sun bushe, kawai naji kamshin turaren Designer, sunkuyar da kai nayi. Dan naji yana magana kamar bazai yi ba.                  Ganin bai karaso inda nake bane ya bani damar juyawa na kalle shi, yana can baranda din shi hannun shi daya riƙe da waya daya kuma rike da glass cup, Yana shan drink.                 Jin Abu yana bin jikina, ban damu ba sake haurawa yayi jikina, da sauri na duba, kawai naga lazard, wani irin ihu na sake gashi ban iya ruwa ba, kawai na afka cikin ruwan, take na nitse, ihun da yayi ne ya san yashi juyowa inada nake kawai ya hango ni na nitse a ruwan hannuna yana sama ina niman wanda zan kama.            Bai san lokacin da wayar da glass cup din suka fadi ba, shi kanshi. Baya tunanin ya fahimci abinda ya tsallaka,                Yana zuwa cikin ruwan ya faɗa da mugun sauri, riko bayan rigana yayi tare da d'ago sama, naja wani irin breath. Take na sarke da tari, kawo ni bakin swimming din yayi ya ajiyer ni, sannan ya fito.             Matse cikina yayi sosai, kafin ya samu na fara fidda ruwa ta hanci ta baki, kallona yayi yana mamakin toh me ya sani fadawa cikin ruwan.             hango kadangaren roban da ake ta control din shi ya koma inda aka turo shi yayi yana tafiya yana kauce hanya, tashi yayi yabi. Bayan kadangaren.   Dilshad da DEENAH sai Sarwat, sune suka min wannan abun, ran shi bai tab'a ɓaci ba irinta yau ba,     Suna ganin shi suka gudu, dawowa yayi ya dauke ni, ya kai Ni cikin gidan Hajiya, kowa na falo ana tattaunawa batun bikin shi da zasu yi.    Yana shiga dani duk suka mik'e, dakin Hajiya ya kai ni, sannan ya dawo. Ba tare da ya damu da tambayar da suke mishi ba, ya ciro wayar Chajin lanter ya shiga tsulawa Dilshad wacce itace shugaban su.       Ihu take yana kuma kara mata.    Dake baya tab'a laifi a idanunta tace. "Kara mata yar banza me bakin zuciya! Da alamu tayiwa Yumnah, wani abu ne. Kara mata ai ba ita daya bace ga sauran munafukan nan suma had'a dasu." . Sai da ya zane su, sannan ya zauna ya basu labarin abinda ya faru, daga Hajiya har Aunty Taslima wacce bata cika damuwa dani ba sai da takusan kuka, tare da shigowa dakin ta ganin kwance da kayan da ruwa ya jika.      Tasani dole sai da na tashi na sauya kayana, sannan ta bani maganin zazzaɓi tare da rufe Ni da Duvet cover.      Kallon shi Mommy tayi cikin jin haushi, dan yaran Uwarsu kawarta ce, Kuma itace ta bata Khuwailah, dan haihuwa ya tsaya mata tun bayan su Mah Naz da Mah liqa, bata kuma haihuwa ba.     Da tace tana sha'awan karamar yarinya shine suka bata Khuwailah wacce take bin Dilshad,              Sai Deena da Sarwat yan biyu ne,               "Meye dan sun jefa mata kadangaren roba, ince wasa suke mata. Ko ita bata san wasa bane, wallahi ka shiga hankalin ka ko na sab'a maka, dubi irin dukan da kayiwa yarinya sai kace ka samu sa'anka"         Cike da mamaki ya kalli  Mommy bai ce mata kome ba, ya mike har zai fita ta kuma ce mishi. "Wato ga mahaukaciya?!" A sanyayye ya juyo tare da ce matar, "Afuwa" Yadda yayi maganar sai da jikinta yayi mugun sanyi, dan ta hango b'acin rai amma bata wani damu ba, idan tayi dubi da cewa ai shima da yayi aure da wuri maybe da yana da yar shi ko dan shi kamar Yumnah.        Amma bai sanya mata jin kome ba, sai ma jin haushin abinda yayi mata, kasancewar yaran Baban su d'an Hajiya ne. Kuma bata shiri da uwar Yaran saboda bata da kirki, shi yasa suma yaran suka fice mata akai dama dama, khuwailah itama sabida girman gaban su ce.              ..... Dani da Khuwailah makarantar daya, dan sati na Daya yaje ya min duk wani abinda ake bukata, kuma Allah ya taimake ni, ina ja sosai. Sai dai rashin magana da kuma rashin yarda da kowa.     ..... Gidan VC sun turo da list din abinda ake bukata, tare da duk wani abinda yace. Sannan suka bukatar shi da yaje su ganshi idan yayi musu toh, sannan zai je gurin Dangin Mahaifinta da suke sokoto, sai dangin Mahaifiyarta da suke Ijebowade.          Kamar ya fasa ihu, haka ya fara ji, dan yaso yayi gardama. Amma Mamie tasan yashi a gaba sai da suka shirya da Yaron CP suka je, aka gabatar dashi, sannan ya dawo.     After few weeks, aka kuma niman shi akan a wani wata ya dace ayi bikin su, nan ya samu mamie da batun ita kuma ta sami Papa, shi kuma ya sami Hajiyar shi  magana. "Lokacin da kuka kulla kunyi shawara dani? Ai kuje can kuyi abinku, Allah ya tabbatar da Alkhairi."       Shiru suka yi, dan sun san Hajiya ba dad'i ne da ita ba, dan haka suka gama bata hakuri sannan. "Kisaka nan da sati biyu."     Godiya suka yi, fada ne ya kaure a dakin da muke, kuma ba kome bane, kawai zagina suke yar karuwa, shine na tashi zan fita suka tare ni, gudun kar naje na gayawa Uncle ni kuma ba nufina ba kenan, ina son na bar dakin ne.   Shine suka rufe ni da mugun duka, dake yana falon, da sauri ya shigo dakin ya same ni kwance, ina amai.          Rufe dakin yayi sai da yayi musu ligiligi, sannan ya fito. Aikuwa Mamie ta wanka mishi mari har sau biyu. Sannan ta riko ni zata fidda ni daga gidan, Hajiya tace mata. "Wallahi kika kika fidda yarinyar nan waje! Na rantse da zattin Ubangiji kin bar gidan nan har na koma ga Mahaliccina.       Yumnah tazo gidan nan kenan, idan kinga tabar gidan mutuwa ko aure sune zasu fiddata. Kai kuma Ahmad maza tattara musu passport din su, su bar garin nan dan zan iya musu abinda zasu damu da kansu."        Ran Aunty Taslima ya b'aci dan ta rasa wata irin k'iyayya ce haka Dilshad suke nuna min, karshe barin Part din Hajiya suka yi inda suka koma na Mamie.         Dan Dilshad zata cigaba da karatu anan, yayinda Sarwat da Deena zasu koma gida.          --- Abinda gidan Amarya suka bukata, sun hada da, rake a kori kura daya! Buhun gishiri, a kori kura daya, sai  a kori kura na maltina, sai Doya  a kori kura daya, sai lemo mota ɗaya sai abarba mota ɗaya.              Buhun shinkafa mota ɗaya, sai kayan na gani ina so da aka hada musu Dr Bello da Aunty Mara sune suka tsaya a kan sha anin.             Tare da matar Dr Bello mamarsu Dilshad, Aunty Munirah. Da farko a gidan Hajiya suke, tayi tawa hajiya Iskanci, shine ta kira Abubakar yazo ya dauketa. Mafiya yawan mata, gaskiya basu iya mu'amala da iyayen mazan su ba, abu ne mai sauki. Idan kika fahimci uwar mijinki basa'idiya ce, da zaran mijinki ya kawo abu, mafi alkhairi ki nuna mata tare da kushe abin bai miki ba, ke gwara ma kawai ki bar mata.    Matukar tasan abinda ake kira Kima, take zata miki fada tace baki da godiyar UBANGIJI, KE kuma sai ki nuna mata aike da zabinta ce  toh ko min munin shi zaki amsa.          Domin zaman lafiya, wallahi zaki iya boye jin dadin ki, da mijinki, tunda kinsan cewa kina fitar dashi zata iya cewa kin gama mata da Yaronta.          Amma kika boye toh baki da case da ita! (Ku jaraba ku gani dan ni dai na sami zaman lafiya da tawa In-law din🤭👌)     ---- Duk wani abinda ake bukata, sun yi sai dai Abu daya da suka kira Mamien aka tambaye ta ya babu motar giya, mami taji abin banbarakwai. Kawai sai ta amsa musu da toh.      Nan aka tura kudi suka saya musu aka kai musu. Tunda Hajiya taji batun giya, bata kuma ce musu wani abu ba, kawai ta zuba musu ido ne taga iya gudun ruwan su.              --- Gombe. "Nifa sai ka sake ni?! Wallahi na gaji da wannan rayuwar, ka rabu dani."       "Wato Ashnah a gabana ma bazaki daina takura mishi da cin mutunci ba, toh naji saketa tazo muyita zama ga duwawu na ga naki, ince haka kike so.    Wallahi kika kaso aurenki ban yafe miki ba, kuma sai na tsine miki, ina dalili bazaki zauna a dakin ki ba, sai kin kawo fitinar da ta kaso miki."   Kallon Bilal tayi cikin damuwa sannan tace mishi. "Don Allah kayi hakuri! Ina son zaman ku tare, da alamu zugata ake yi."     Kuka Ashnah ta saka sosai, har da shasheka,tana ji tana gani an cutar da ita kuma an hanata magana... *_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.             _Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama_   #Mai_Dambu.... https://my.w.tt/0OuhzYpSu8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 _Hmm! Abu daya muke so ai ko daga jin sunan kasan akwai gwarama! Hmmm uwace ke bin mijin Yarta! Hmm ba sauki fa shigo kiga yadda kowa yayi imani da abinda yake bautawa! Hmm_   1️⃣0️⃣                      "Allah yana gani idan nice na cuce ka, idan kuma kai ne kake cutata, wallahi sai mun tsaya a gaban Ubangiji. Duk abinda ake son mace tayi nayi dan kai amma ka zabi cutar dani Ubangiji yana madakata!"   Daga haka ta bar falon, zuwa dakin Hajiya Larai, ta dauko jakarta ta bar gidan.                  --- Shirya buki ake sosai, amma Ni da Hajiya bazamu ba, amma kowa a gidan zai tafi, ban san da mutum a dakin Hajiya ba, dan dawowa na Kenan daga makaranta.    Na haura gadon, ina sauke numfashi. Dan tun a hanya Dilshad ta mare ni ta kuma hana Khuwaila Magana.      Dake dakin Hajiya bata  cika son ana bude mata window ba, dan haka ina haurawa gadonta, kasancewar anan kwana.           Na kwana, ina kwanciya na fashe da kuka, sosai. Ina tuna abinda ta gaya min. *_Karuwa yar karuwa! Mayya in kin yiwa Hajiya da Yaya Halwani maita sai mun baƙi poisen kinci kin mutu! Da face dinki irin na cat_*               "Ni ba karuwa bace! Ni ba mayya bace! Mommy na Kinga abinda kika ja min! Kuma Ni banyi wa Uncle Halwani kome ba" na  da karfi har ina shure duvet din.     Ban lura ba ashe Uncle Halwani yana kwance  restchair, kuka nake har ina wurgar da kome na gadon. Tasowa yayi, ya shiga tattara kayan da nake zubdawa. Sannan ya karaso inda nake yayi taping dina. Ihu na tsalla tare da mikewa zan gudu, ya cafko ni tare da sanya ni kirjin shi.        Kuka nake mai gurnani sake matse ni yayi tare  sauke ajiyar zuciya. A jere -jere. "Bari!"        "Uncle Halwani!" "Hmm! Babu keda waye?"       Wasu kwalla ne suka kuma cika min ido, nace. "Babu!" A hankali, D'ago kaina yayi ya sumbaci goshina, sannan ya zaunar dani, kunna wutar dakin yayi, ya durkusa a gabana.       "Zaki tafi yawo?!" Gundai mishi kai nayi, "Oya ki shirya yanzun zan zo mu tafi ko!" Gyada mishi kai nayi, har ya tashi zai tafi na riko hannun shi. "Uncle! Ina missing Abbanah!"         Dawowa gabana yayi tare da tallafe fuskana yace. "Take me as Abbanki" Murmushi nayi, kwalla na zuba daga idanuna. "Thank You." "It is my pleasure!"    Fita yayi can sai gashi ya dawo sanye da Black trouser na kaftani, sai wata shirt cream color na Mai sharara har kana hango whiter singlet d'inshi.   Ƙamar hadin baki nima kayan da nasaka, Jallabiyar ce a cikin wanda ya sayo min zuwa na.          Sai karamin Black veil, nayi rolling kaina, takalmin Mary janes na saka a hankali ya karaso ya saka min belt din takalmin,       Shi kuma ya fita kallon shigarshi nayi yana sanye da wingtips black&Cream.   Yayi kyau sosai sai gashin kanshi da ya shafe da mai masu kyau har suna daukar ido.             Uncle Halwani kullum zaka ganshi like matashi domin kome zai yi zaka samu perfectly ne,            Murmushi nayi sannan na narke fuskana nace mishi. "Uncle you look"          Lumshe idanunshi yayi tare da nuna min hanya na fita, a falo muka sami sauran yan matan, suna jiran mu.   Murmushi Hajiya tayi sannan tace. "Turaki da alamu dai tayata kayi ta shirya irin wannan jimawar"      Dariya Aunty Taslima tayi. "Hajiya baki ga shigar su ba ma, iri daya ce fa, Uba da yar shi."            Murmushi yayi sannan baya kalli Dilshad yace mata. "Sai na dauke ki ne?!" Ya fada in serious tones.   Tashi duk suka yi, zama nayi gefen hajiya, na rab'a kaina a shoulder dinta, nace. "Hajiya sai mun dawo"    "Allah ya albarkaci bayan Umar! Ya sanyawa abinda ya bari albarka mai yalwata, shi kuma jikanshi da rahama" "Amin Ya Allah!" Na fada in sound of crying! Sabida kukan da yazo min. "If I saw! Any tears sai dai ki zauna a gida. Bazaki bini ana ganinki kina kuka like baby ba!" Dariya Khuwailah tayi, sannan tace. "Ya Halwani you forgot that ai dama babynce." Tura baki nayi na zauna a jikin Hajiya nace. "Ni bazan je ba!" Na fada ina kumbura bakina, "Mseew! So what, yar cin arziki dan baki tafi ba."     Buge mata baki Yayi tare da kura mata ido, dole tayi shiru. "Maza tashi kibi shi Kinga ba kyau yiwa babba gardama."     Tashi tayi ya sani a gaba muka fita, ina tafiya ina tura baki.      Da harara Dilshad ta bini,(Oho dai)      Mun fita yawo sosai, babu inda bai kai mu ba. A wani gurin cin abinci muka tsaya, ya saya mana kowa ice cream, na juyo zan koma muka yi karo da wani mutum.          Zuɓewa ice cream din yayi a jikin shi. Zaro ido nayi, tare da had'iye yawu.            Murmushi yayi sannan ya ciro hanky d'aga aljuhun wandon shi ya goge jikin shi. "Sorry!"        "Babu kome!"                    Masu aiki a gurin ne suka gyara inda muka b'ata, sannan ya sake sayo min ice cream din ya Mika min, Ashe su Uncle sun tafi, shi a tunanin shi da ya biya mana, ya fita yana waya. Ya zata mun fita ne, sai da ya ja motar kawai ya juya ya min magana yaga bani cikin motar, ai a sukwane ya chanza hannu. Ya dawo gurin cin abinci, daga nesa ya hango ni ina bin motar da suke jere a gurin ina niman su.     Da sauri ya yayi parking sannan ya tsallako har inda nake, "Huuuu!" Yace min. A razane na juya, kallona yayi yana murmushi. "Ya akayi baki shiga motar Ba?!"    Kamar zanyi kuka na bashi labarin abinda ya faru, dariya yayi sannan yace. "Kin zata zan tafi na barki ne? Muje!" Rike hannuna yayi muka tsallaka, gaban motar ya bude min.       Tunda muka shiga mota, Khuwailah take min hira, ina amsa mata da Hmm! Ammh, Har muka iso.           Duk abinda muka yi sai da Dilshad ta gayawa Mamie, aikuwa tayi ta min faɗa har da gori.         Ranar da zazzaɓi na kwana dan na iya saka abu a raina.              A satin da zasu tafi Bikin shi, anyi juyin duniyar nan Hajiya taje tace bata zuwa.    Suje Allah ya bada zaman lafiya,          A garin Abuja suka sauka, wasu daga cikin dangin su Mamie sunki zuwa sabida akwai Raziyah wacce Uncle ya Aura ya saka ba tare da wani abu ya hada su ba.                  Daga Abuja ranar Laraba aka fara bride show, Washi gari kuma akayi hotuna ango da amarya, sabida basu yi wani dogon shiri ba, dan bikin gaggawa ce.          Ranar da aka yi bikin gargajiya, wanda tun safe suka tafi inda za ayi bikin, Mamie da Papa suka durkusa a gaban dangin Mahaifiyar Linah da VC Barrak wamako, Suka nimawa Uncle auren Linah.                 "Mun zo nimawa dan mu auren Yarku da fatan zaku bamu?!"   Cikin harshen turancin, yan uwan Madam Femi Suka amsa da cewa. "Mun baku yar mu, da fatan d'anku zai riƙe ta da amana?"      Mc ya Kira Ango da Amarya, inda ya umarci amarya ta bawa Angonta abun sha, ita da Kawayen ta, suka tawo har inda yake, sannan ta mika mishi glass cup din.                   Sake ce mata yayi ta koma cikin gida, ita da Kawayenta, sannan aka umarci ango ya biya kudi masu yawa dan fidda masa da amarya, nan ma kudi yabi, wannan karon tafito sanye da ashoke, bayan taaksa riga marmid gown, sai murjani da tayi wanka shi dan har hular shi aka saka mata, inda gashin da takara akan nata, sai da aka saka mishi murjanin.                     Bayan sun fito aka turasu gaban iyayen suka yi gaisuwa tare da kwanciya akasa, suna idarwa aka kuma kiran su, suka yi rawa, bayan sun idar ne aka kira su fili.    Nan MC yake tambayanta. "Kafaya! Shin hadaku akayi ko ganin juna kuka yi, kuka fada so?"             Nan ta gaya musu inda suka haɗu, tare da irin halayyar shi da yaja hankalin ta.     Shima aka tambaye shi,  amsar eh kawai ya basu, nan dai take gaya musu shida baya iya dogon magana, ce musu aka yi su koma su sauya kayan su, sannan su dawo.       Dama shigan su iri daya suka yi, ana fadan haka suka nufi cikin gidan inda kayan shi yake, ya saka shadda fara kal, sannan suka fito.            Nan aka cigaba da Shagali, inda Kawayenta da yan uwa suka yita bata kyauta, dake Uwarta tana da kishin kabilar ta tayi musu abubuwan amfani a garin su.             Bayan an watse burin shi ya fita zuwa abeokuta yayi waya da Hajiya.       Tunda ya samu ya silale ya gudu, a can ya kira Hajiya suka gaisa, sannan ta bani muka yi hira dashi, jin ina sauke numfashi yasa shi fahimtar nayi.        Sannan ya kashe kiran, washi gari aka daura auren shi a babban Masallacin garin Abeokuta, daurin auren da tasamu halartar. Ministocin da gwamnonin, sai wasu daga cikin yan kasuwa da manyan attajirai! Irin su. Na kasar dana wajen kasar.             Bikin yayi kyau, bayan an gama ne, aka dawo Abuja inda akayi dinner.    Washi garin bikin ango da Amarya tare da Mami da sauran dangi suka nufi Gombe akayi wani da bud'an kai.       A gidan shi na gombe aka kaita, bayan bud'an kai, sannan aka bar amarya da ango,  wani irin tsoro ne ya kama shi. Lokacin da ya tuna irin matsalar shi a duk ranar da ya tare da amarya.         Dan haka sai bai shiga mata, ba sai mata ba, ya kyaleta.           Har suka kayi kwana uku, sannan suka tattaro zuwa Saudiyya, fushi ta shiga yi dashi dan bai shiga dakinta ba. Amma bai damu ba, kawai ya dai san zata sauko.        Da yamma suka iso likis, dan haka ina dakin Hajiya ban fita ba, shigowar Khuwailah.      Ita tasani fitowa dole, naga amaryan kyakyawa da ita, su Dilshad sai shishige mata take.       Tunda na gaisheta, ta amsa kadaran kadahar, na juya abuna daki.        Tunda naji Dilshad, tana gaya mata nazo cin arziki ne, shi ya sa nabar musu, falon Hajiyar. Cikin harshen fulatanci Hajiya tacewa Dilshad, "Amma ke kan kinyi asarar rayuwarki, munafuka idan kika yi wasa sai kin bar gidan nan ki koma gurin Ubanki rai banza me idanun kananu kamar na jariran b'era."          Shigowar Sarinah da Ummu, matar Rahbeel tare da Mah Liqah sai Yaran su. Atul da Yazid, Atul dan Rahbeel ne, matar shi yar Kano ce, babanta shine sanata ne.    Sai ango da yabiyo bayan su, a gajiye ya wuce part din shi, bayan ya tambayi. "Tana ciki, yanzun tazo ko gaida Aunty Linah bata yi...."    "Amma ke! Anya? Zaki bar gidan nan Insha Allah."          Magana yayiwa, Linah tabi bayan shi, sai da ya kai ta. Apartment din shi sannan ya dawo ya bude bakin Dilshad, yana mata gargadi da hannun.      Dakin Hajiya ya nufa, ya same ni na Sanya Alkur'ani a gaba ina ƙoƙarin shigar da hadda, zama yayi a kusadani.       Yana kallona. Murmushi nayi sannan nace. "Babyn Uncle! Babu oyoyo ne?" Murmushi nayi sannan na rufe Alkur'anin, na kalle shi. "Uncle! Ya hanya da fatan anyi biki lafiya?!"     Murmushi yayi sannan, yace. "Alhamdulillah! Kin gaida Auntynki?!"     Gyada mishi kai nayi ina kallon kasa. "Akwai wani abu ne?!" Girgiza kaina nayi, alamun a'a.       Mik'ewa yayi sannan yace. "Jibi zamu koma Japan, ba zan dinga zuwa ba sai na sami hutu sabida karatuna da kuma,"            Tunda ya fara magana kai na yake sunkuye, ban kuma d'agowa ba har ya gama zai tafi nace mishi. "Nagode sosai, da dauko ni daga gurin Mommy da kayi. By now am happy."     Murmushi yayi min mai sauti, sannan yayi mai sauti sannan ya fita daga d'akin.          ..... Duk da tsoron da Uncle yake ji, bai hana shi, niman hanyar kusantar matar shi.         Tun da ya shiga ya sameta tana zaga falon sama, nuna mata wani daki yayi a kasa, sannan ya haura sama, har ta shige d'akinta sai taji tana son zuwa taga nashi dakin.                    Step din da yabi itama ta biyo. Tana shiga falon tayi karo da katon hoton baby Yumnah. Fad'uwa gabanta yayi domin, ji tayi kamar zuciyarta zata diro, kallon hoton tayi wani irin bakin ciki ya kamata. A ranta tace. "Ina tunanin na kama shi, ashe wancan slim baby girl din ya kawo min ya ajiye a personal falon shi, wallahi sai na fasa sai ba rabata da gidan nan, babu matar da zata zauna min a gidan miji da sunan yar riko..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 3500k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 3500k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 3500k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 3500k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 3500k, ingantaccen hadin kazar amare 4500k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.             #Mai_Dambu.... https://my.w.tt/9e9fWr5Fv8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝   1️⃣1️⃣      Kiciniyar cirowa ta fara, kamar zata yi ya! Ta kasa, can kuwa Allah ya bata nasara ta ciro hoton zata maka da kasa yace. "Ke!!!" Ya daka mata wani irin tsawa, wanda ya sanyata rikicewa bata sani ba saura kiris tasake, hoton da kasa.          Takowa gabanta yayi ya amshi, hoton ya maida inda yake, sannan ya juya yana kallon fuskarta.                    Dake ta iya bariki, tuni ta boye kishinta ta zuba mishi ido, kawai sai dafe goshi tayi tare da kura mishi ido, kamar zata yi kuka tace mishi. "Kayi hakuri! Na ciro zan gani ne kasan ina fama da wata irin cuta da zaran naga hoton mutane nake fasawa!"     Riko hannunta yayi, tare da rungume ta a kirjinshi, kafin yace mata. "Me ya kawo ki nan? Bana son kowa yana shigo min wannan falon da kin zauna a falon farko.    Akwai kome nan personal falon na ne, ko Mamie Bata shigo min, dan haka ina son ki k'iyayye."    Daga haka ya juya ya barta a gurin, jikinta yayi sanyi sosai. Hararar hoton tayi a ranta tana ji sai ta raba yarinyar da rayuwarta, tunda ta shigo mata har falon mijinta.     Fita tayi zuwa kasa, tayi wanka sannan ta sauya kaya, batun sallah kai ai babu ita, tunda bawai akwai Addinin bane.               Duba abubuwan da aka bata na gyaran jiki tayi ta b'allo maganin irin na turawan nan ne, ta cusa sosai, sannan ta had'iye wasu, gyara jikin ta tayi sosai, sannan ta dauko wani skirt iya gwiwar ta, a tsage yake.      Sai wani irin riga wanda kusan rabin nonuwarta a waje suke, har kana hango dark brown nipple dinta.                 Jelar kitson kanta ta tattaro, ta kitse su. Sannan ta zuba a gaban kirjinta, sannan ta gyara zamanta a gaban mirror tana makeup me shegen daukar hankali.          Sai da ta gama tsaf, sannan ta nufi dakin shi, a falo ta cikaro dasu Dilshad, haushi suka bata, amma ganin su dauke ta warme na abinci yasata had'iye yawu, ta nuna musu dinning room, tana murmushi, su kuma kallon shigar ta suke.    Bata ce musu Uffan ba tayi wucewarta sama,       Dakin da taga ya fito d'azun shi tabi, da sauri tana budewa yana fitowa daga ban daki, yawu ta had'iye, cikin wani irin kwaɗayi.                Kallon shi tayi daga sama har kasa yadda jikin shi ya tara irin tsokoki, a hankali take takawa har ta isa gaban shi, amsar towel din da yake goge kanshi tayi, ta shiga goge mishi jikin shi, har ta gama sannan ta zuba mishi ido, ta mirror.                   Nuna mata mai yayi, ta dauka ta tsiyaya a hannunta, sannan ta fara shafa mishi in romance. Shafawar ƙamar ba zata yi ba, kamar zata yi.           A hankali take jefa shi cikin wani yanayi, itace mace na farko da ta tab'a jikin shi bai ji kome ba, bai ji yadda yake ji ba da, bai firgita ba.           A sannu ta iso gurin kafarshi tana shafawa, wani ajiyar zuciya ya sauke lokacin da ta tura hannunta cikin towel d'in shi.      Wani irin mika yayi, kamar zai shide mata, dan tunda yake mace ba tab'a kai hannunta gurin Wakilin girman shi ba, sai yau.        Kasa tantance me yake ji, hannunta da take wasa da, gwaibar shi ne, kome.            Janye hannunta yayi tare da zuba mata ido, ai tana cirewa ta kalli bakin shi, wanda yake zagaye da quart million, ta tallafi fuskar shi da hannu bibbiyu, kawai ta hada bakin su, wani irin French kiss take bashi, wanda ya kuma gigita mishi hankali.        Rungume ta yayi, sosai dakyar ya janye ta daga jikin shi, idanunta fal da jaraba, ta kaiwa neck din shi wani kiss, tare da earlobe kiss,  ganin yadda take Kara rura mishi wutar sha'awar yasa shi daukarta zuwa makeken royal bed d'inshi, ya shimfidata, zubur ta mike, tare da zame mishi towel.   Ta Kai hannun ta jikin wakilin girman shi, ta fara mishi wata irin wasannin da ya fitar da shi duniyar da yake.     Kamar zai yi hauka, abinka da Tuzuru.       Bakinta ta kai, kan wakilin girma, ta fara kiss din shi tare da lasar shi, kaman ta sami lollipop. Rike gashinta yayi, yana sauke ajiyar zuciya, sai da ta kunna shi yadda take so, sannan taga yana zubda yan kananun ruwan sha'awa, sannan ta ciro boons dinta, Wanda Suka kasance manya ba laifi.         Hannun shi takai tana nuna mishi yadda zai mata, dan jikin shi ya suma.           Idanun shi a lumshe, bude ido yayi akan boons dinta, nan ya cafki daya sannan ya shiga, sucking d'aya Yana ponder daya, cikin wani irin yanayi yake mata, gabaki daya hankalinta yana kan wakilin girman shi ce, da haka bata wani fahimci abinda yake mata ba.     Damuwarta ya saka wakilin shi cikin nata, hankalinta ya kwanta.     Dan yadda taga abin ya cika mata idanu, gani take ba mamaki ya ishe ta.            Dukda yaso su gabatar da sallar nafillar da ma'aurata keyi, amma tayi nisa, a sannu ya mata rumfa da fad'addan kirjinshi, hannun ta tasanya a kirjinshi, tana shafa zara-zarar gashin kirjin shi, wasa take dashi har zuwa. Nipples din shi.    Wani irin taji Lokacin da yake kokarin shiga, fadama one dinta, gabanta ya shiga faduwa, gudun kar yau..         Da bakin kofar yayi fama, yana shiga yajishi zurrrt ya burma, dukda a tsawon shekarun shi bai tab'a kuskura aikata zina ba, kallonta yayi cike da mamaki, kamar zai janye ta kuma makale shi, dole ya cigaba da aikin service.             Idan ran shi yayi dubu sai da ya b'aci, shi Kafaya zata yaudara, ta kawo mishi kanta bayan wasu mazan sun gama kwashe dadinta, dan haka sai yayi mata abinda zata yi kuka da idanunta.    Sosai yake gurzanta, sai da yayi da kanshi ya barta, dan ya lura kamar ita bata ji kome ba, dan nuna mishi tayi ya cigaba.         Haushinta yaji ya tureta, daga jikin shi, cikin b'acin rai yace. "Thank you for your Virgin!" Zaro Ido tayi bakinta na rawa,, ta fashe da kuka.        Sosai kamar wanda ya falla mata mari, mik'ewa tayi babu kaya zata fita da gudu ya fincikota ta dawo kanshi ta fadi, ya kuma tureta a kirjin shi, cikin kuka tace. "Please! Ka barni na kashe kaina, dan dama tun farko ya dace nayi hakan iyayena suka hanani, don Allah ka barni na kashe kaina, an cuce ni an cuci rayuwata.    Mutuwa itace ta kamace ni ba rayuwa ba, Please let me go." Ta faɗa cikin kuka me cin rai, shi mutum ne mai mugun tausayi da kishi, yaji zafin abinda tazo mishi da shi, amma ganin yunkurin ta nason kashe kanta ya sanya shi jin mugun tausayinta, duk yadda akayi itama bayin kanta bane.           Rungume ta yayi yana shafa bayanta, yace. "Me ya faru!"      Cikin shashekar kuka tace. "Lokacin da na gama Secondry school, ranar da muke bikin gama karatun mu." Kuka tasaka tare da numfasawa sannan ta cigaba da cewa. "Ranar ne! Wannan abin ya same ni." Wani irin kuka ta sake tare da niman kwacewa a jikin shi, tana fadin. "Don Allah ka barni na kashe kaina na huta, dan heart Dina ba zai iya daukar wannan abun ba."     Rungume ta yayi sosai, a jikin shi, yana fadin " ina jinki" ." Dama akwai gayen da na mare kafin mu fara Exam, shine suka bawa wata kawata five alive ta kawo min, tunda nasha, ban kuma fahimtar kome ba, su rai bakwai da friend din shi, suka yi Rape dina, Amma idan baka yarda ba zaka iya kiran Mamawo, Please ka barni na kashe kaina." Wani irin tausayi ta bashi, ya kuma rungumeta, yana shafa bayanta.       Kuka take mishi sosai, duk sai yaji bai kyauta mata ba, badan yaji wannan labarin ba haka zai ta kallon ta cikin mugun nufi. "Is ok! Kafaya, Ina son zama dake a hakan, babu kome am sorry da sanya ki kuka da nayi."        Rungume shi tayi, daga nan suka kuma lulawa duniyar dad'i, sai da ya gamsar da ita, shima yaji shi yayi dai-dai, sannan suka yi wanka tare, kana ya fito. Ya shirya cikin wata wandon jeans da t-shirt, Mai dogon hannu,    Yayi mishi kyau, a hankali yake saukowa daga step, yana amsa Waya.         Tunda na fito ya hango kofar dinning room a bude shiga yayi yaga abinci ne, zama yayi ya zubawa kan shi, sannan ya nutsu tare da bismillah ya fara ci.       Lumshe idanunshi yayi, dan girkin Hajiya ne, murmushi yayi a ranshi yace. "Ubangiji ka jawa Hajiya nisan kwana."   Sai da ya koshi, lokacin linah ta fito cikin wata baby gown, iya gwiwar ta. "Baby har ka gama cin naka?!" Gyara zama yayi sannan ya kalleta, cikin kulawa yace. "Eh! Maman baby Yumnah?!"      B'ata rai tayi cikin jin haushi tace. "Tab! Wallahi bazan haifi wancan yarinyar ba. Ni tsoro take bani ma sai kace spirit." Ta faɗa bayan ta gama zuba abincinta, bai kulata ba. Ya mike abinshi tare da komawa falon shi na sama, ya kunna tv.     Yana kishingide, ya danna Number hajiya, cikin niman rigima yace mata. "Hajiya green tea na fa?"   " Zan ci maka mutunci fa! Baka da mata ne? Ka sanyata tayi maka mana, wato na baku abincin kunci bari kazo min da wani salo, kaniyarka"   "Toh naji bar abinki, nima mata na zata min? Kinji." Ya fada mata cikin niman jin me zata ce. "Hmm! Dan banza mara kirki." Dariya yayi mata, shigowar Kafaya ya sanya shi katse kiran, yana kallonta, zama tayi a kusa dashi ta daura kanshi a bisa cinyarta, tana fadin. "Baby!"    Gyara kan shi yayi yana kallon fuskarta. Tab'e baki yayi sannan yace. "Please ko zaki dafa min green tea?!"       Zaro idanu tayi kamar zasu fado, tace mishi. "Baby ban iya girki ba, haka na taso ko ruwan zafi ban iya dafawa ba, na zata zaka dauka mana kuku ne!" Bai ce kome ba, ya janyo wayar shi, layin Hajiya ya kira, sannan ya shiga lallashinta, kafin ta amince zata mishi,.   ..... After few minutes, ta bani tare da nuna min hanyar da zai kaini, apartment din shi, rike da tiren tea din, a hankali nake tafiya, tunda na haura baranda nake kallon abinda ban tab'a gani ba, can na hango har da wani gurin wasan yara, badan akwai aika a gurina ba da sai naje na haura swing.                 Sallama nayi tayi, basu bude min kofa ba, na tura kofar sannan nayi ta sallama, babu kowa.       A sama nake jin karar Voice na tv, dan haka na haura saman ina cigaba da sallama, har falon da suke nayi sallama da dan ƙarfi.   Shine suka amsa. "Babyn Uncle! Shigo mana!" A hankali na shiga, Hotona na gani, na ware idanu akan hoton bakina a bude, ban lura da tasa min Kafa ba, kawai nayi tafiyar bazata da kayan ruwan zafi kan cen........              "NAGODE SOSAI! JIYA nayi Kuskure dangane da maganin da nake sayarwa🤣🙄 Ikon Allah! Dubu uku da dari biyar zan ce da, ashe nasa talatin da biyar ne! Shine Abin zama ayi magana akai, sorry maganina ba boka ba malam, kece kike fama da fitar damuwa not me! Kece kike fama da rashin gamsuwa bani ba, iya nawa Kuskure ne! Dan haka if you like ki zage ni! Ba zai dame Ni saboda nasan abinda na taka, akan magani na🤣👌😜 ba dama kunce aikatau nake ba my dear shima harkar daukaka ce🤣 😂 dan ba kowa keda irin lokacina ba! Allah ya karamin Yawarku wallahi kuyi karko kuyi lasting kamar bishiyar dabino! Rayuwa babu abokin yi ai bayi ai baka isa ba! Ki gwada maganina bazaki yi kaico ba! Tasty One! Trust me 😇 _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu.... : https://my.w.tt/DiyuZiksw8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝   1️⃣2️⃣ Kara na saka tare da rufe Idanuna, ina jiran na dira akan Center table din sai ji anyi ina yawo a iska, kawai yarintana ya fado min bude ido nayi tare da sake yar ƙaramar dariya, nace. "Uncle! Muje nafa swing a kasa muje kayi min pls!" Dire ni yayi, sai a lokacin na hango kayan shayin ya tarwatse a can gefe.      Dariya nasaka ina kallon shi, nace. "Hmm! Am sorry!" Sabida yadda fuskar shi tayi ja na b'acin rai.    Rike kunne nayi kamar zanyi kuka, nace. "Sorry!"            Mik'ewa yayi ya bar falon, ina tsaye a gurin. Ai kamar jira take ya bar falon kawai ta tsinka min mari, tare da murda min kunne na, ta turo ni waje saura kiris na fado daga step. Nad'e hannun ta tayi a chest dinta tace min.         "Idan na kuma ganinki sai naci Ubanki da yake kabarin shi, sai na yankaki." Takowa tayi har gabana, ta rike kunnena. "Keep quiet! Kika min ihu sai na karya wuyarki a step din nan,zan kashe ki zan kashe banza. Idan kina ganin karya ne toh na kuma ganinki a nan, sai na kai ki inda Babanki ya tafi." Wani irin tsoro ne ya cika min ciki na, tare da sauri na gudu na bar part dinsu Dan Naga Bata da imani.         Duk sona na tsaya gurin lilon tsoro ya hanani, dakin Hajiya na shige ban kuma fitowa ba, sai da zamu tafi islamiyya, wanda aka sanya mu.                    --- Wasan b'oya muka fara dashi ina jin muryan shi zan kama barci.    Sam baki yarda mu hadu, dan tunda tace min zata kashe ni, kawai sai na janye jikina, wani lokacin zai shigo dakin yayi ta magana amma naki kula shi yana min magana zan sake kuka mishi kuka,            Dan dole ya hakura da  min magana.     Ana gobe zai tafi ya gayawa Hajiya ga abinda yake faruwa,  koda muka zo kwanciya ta tambaye ni. "Hmm! Hajiya kinga ai yanzun da, can baya ba daya bane. Kinga ai Aunty Linah tana son zaman su tare, bai dace na dinga biye mishi ba.              Kuma kin san halin shi idan ya ganni cikin damuwa sai ya shiga shima, hajiya shi yasa na daina kula shi don Allah ki fahimce ni, karki gaya m......" Had'iye yawun nayi kutt, na shiga raba idona. "A." "Sorry! Yumnah ashe har kin iya threatening mutum haka. Yaushe aka haife ki da kika iya sanin kiyi amfani da weakness din na. Yumnah! Kin maida ni karamin yaro kina ta sani damuwa ashe haka kawai kika tsiro da rashin hankali.      Yayi kyau, ki cigaba." Abin ya bashi mamaki idan wani ya gaya mishi Yumnah zata iya bashi ciwon kai haka zai iya karya mutum, amma da bakinta wai tana gudun Shine sabida yayi aure, wato yaran yanzun ana haihuwar su da wayon su.         Gata karama, amma she karama ce ta halin manyan mata, dan yayi imani da Allah wata babbar bazata iya irin tunanin ta ba,     Juyawa yayi tare da yayi min magana, ba kuka ne ya kwace min na rasa me zan kuma cewa.    "Zo nan!" Hajiya tace min, Duk tausayi na ya cika mata zuciya. "Karki damu zai sauko kinji kuma zuwa anjima ki shiga ki gaida shi tare da..." A firgice na kalleta, baki na yana rawa, girgiza mata kai nayi. Ina had'iye yawu.     Tsoron da ya bayyana akan fuskana yasata fahimtar akwai wani abu a kasa, cikin hikima da bugun ciki ta tambaye ni, ban gaya mata ba, shiru nayi kawai naki gaya mata.           Dan har yau bana iya fadan kome, da zaran ka dame ni bakina zai mun nauyi, dan dole zaka hakura da son Jin kome.                  ...... Washi gari, kowa ya fito sallama dasu, nikam ban fito ba. Ina sakin Hajiya abuna, karshe kasa hakuri yayi sai gashi har cikin dakin ina kwance, barci nake amma bai yi nauyi ba.            Takowa yayi cikin nutsuwa har gaban gadon,mai da min gashina baya yayi, yana kallon fuskana. Ciro pen yayi daga aljuhun shi ya rubuta min. *My soulmate!*   Yana gama rubutawa, ya juya zai fita. Dawowa yayi ya sake durkusawa ya sumbaci cheer dina, sannan ya fita.         Allah ya gani yana rike zuciyar shi sosai, amma bai ki ya ganta a kasar ikon shi ba, kai dan dai kar abin ya zame mishi abin kunya da ya nime aurenta, yanzun sai a saka shi a gaba da tuninan yayi child abuse.              Murmushi yayi lokacin da ya shiga main falourn din Mamien su, suna hira da Linah sai bawa Mamie Labari take, Sosai, gashi tana mugun respect din iyayen shi, abinda ya taimaka mata kenan, ta sami kyautar yarda daga gare shi, amma tsakanin ta da Hajiya kamar wuta da auduga.                   Zama yayi kad'an sannan yace. " Mamie? Zan mu tafi."    "Toh Yayansu Allah ya kai ku lafiya!"      "Hmm! Naga kowa ina daughter take?!" Inji Linah,   Mik'ewa yayi sanye da hannun shi a cikin Aljuhun wandon shi, yace. "Tana barci"        Shiru tayi, sai da ta bari yayi gaba sannan ta kalli Mamie tace. "Mamie! Yarinyar nan ai ina gani kamar ba barci tazo yi ba, taringa shigowa tana miki aiki tunda naga ai mace ce, kuma gidan wani zata. Kiyi hkr da ban gaya miki da wuri ba.        Tunda taimakon ta akayi sai itama tana shigowa ko wankin kayan Khuwailah, idan ma baza ta iya ba, baza a rasa wani abun ba. But ki duba magana ta, zamu tafi."        "Nagode sosai! Kafaya da kika bani wannan shawaran ai dole amma toh kinsan kakar mijinki bata da sauki, yanzun sai ta iya cewa yarinyar bazata yi ba, but zan tabbatar nayi aiki da shawaranki."          Da wannan shawaran ta rakota, hankalin Linah ya kwanta. Amma dake zuciyarta bata yarda ba, kawai sai ta kuma takalo wata maganar da cewa. "Yarinyar tana da wawan girma, nan da two years zata iya zama babbar mace, idan kun sami mutumin kirki koda bai da wani kudi kawai a bashi ita tunda naji ance Uwarta sabida bin mazan da take bi ya dauko ta."     Nan Mamie tayi ta daukar shawaran Linah dan har take gaya mata cewa. "Sai kunyi da gaske dan taga Uwarta tana yi, gashi bana son sunan family nan ya b'aci inda hali wallahi karku bi na D Kawai ku aurar da ita da zaran ta kai 14 year, tunda ana aurar da wanda basu kai haka ba."       Sosai ta ringa zuga Mamie, da karta bari ta zauna mata a gida kara zube.   Har gurin mota Mamie tasamu Hajiya tanawa Uncle Addu'o'in, Kallon juna suka yi ita da Mamie suka tab'e baki, sannan suka koma gefe, nan tayi wani iri da idonta sai ga kwalla, cikin wannan tace. "Sorry! Nasan wannan old woman, tayi hurting dinki. Domin nima zuwan jiya naga yadda take min iyaka da D, balle ke da kika shekaru dashi.     Idan ma wani abu a kayi tsakanin ku Allah baya barci, shi zai bi miki hakkin ki."    Sosai, tayi ta zuga Mamie har tasamu ta haura, kafin ta kyaleta burinta ya cika, ta haddasa musu husumar da zai hana Mami da surukarta zaman lafiya.         Wani murmushi ta sake, ranta kal, sannan ta isa gaban Hajiya ta gaida ta cikin biyayya, Bata yi tsammanin Hajiya na jin turanci ba, sai da ta juya mata harshe, sai kunya da mamaki ya kamata, sannan tayi musu addu'o'in sosai.       Sannan ta dogara sandarta zuwa cikin gida.      Zuba musu ido nayi ina kallon su ta dakin Hajiya, ban tab'a ganin ma'auratan da suka dace da juna ba irin Uncle Halwani da Aunty Linah.         Sunyi matukar dacewa da juna, kamar a sace su a boye.           Kamar ance ya d'ago kan shi, yana hango ni na sake labulen.         Tsayawa yayi ya gani ko zan kuma d'agowa naki. Har suka shiga yana kallon window ta mirror.             Duk yadda yaso ya danne damuwar shi sai da ya kuma nunawa sosai, lokaci guda ya koma Halwani shi na baya, mara son magana da hayaniya.                       Ajiyar zuciya na, cikin damuwa koda yake damuwar ta ragu, dan ina tsoron Allah ina tsoron Aunty Linah, Jin motsin Hajiya yasani na bar window Na dawo gadon na zauna, tare da zubawa kofa ido.                     --- Gombe... "Utta! Ni kam kayi min wani abu, wallahi ya dauke min Y'ata." Zubawa mata ido yayi sannan yace. "Hassanah! Kece kika sayar da ita! Kuma ya saya da daraja, Kinga babu abinda zamu miki dan tafiya daga ikonki.     Sannan kin dasa mata tsanarki, ba a  nunawa yaro karami irin Yumnah k'iyayya haka ba, ke kin nuna mata mugun k'iyayya haka.   Koda zata dawo gare ki dole sai tayi nisa da wannan tsohuwar, tana da addini sosai, zai yi wuya ki iya cutar da koda gashin kanta ne.  Idan ta bar gabanta na miki alkawarin zata zo da kafarta gabanki."          Idanun Mommy ya cika da kwalla, har suka fara zuba, sannan ta kalle shi tace. "Ya maganar mijin Maryama Yar Yayata, yaron yayi min kyau ka duba min kanshi." Murmusa mata yayi sannan ya watsa jini cikin ruwan wutar da yake.          Tashi kadan wutar yayi, murmushi yayi sannan ya sake dariya yace. "Baki da wani matsala yau zai zo da kafar shi har inda kike, zai miki yadda kike so! Amma ki sani zai fi kyau kiyi kome da mijin Yarki na cikinki, sabida Sirrinki.               Koda haka ba damuwa, amma ki sani duk ranar da Ammar ya dawo zaku sha mamakin shi domin ya saka rai akan Yarki sai ki gaya mishi gaskiyar dama can kin sayar da ita ga Abokin Babanta, abokin mijinki, dan naga yayi nisa akanta kuma duk abinda Yasaka gaban shi bajin kowa, idan ba za a hada shi da yarki bane.     Ban san meye yake dashi ba, ba iya shi ba. Duk inda ta shiga sai ta haɗa zaratan maza, masu muradin kareta."       Shiru yayi sakamakon, bayanin suna da yawa, sannan ya cigaba da zabga mata karya, ita kuma tayi imani da Utta, yana gama da ita ta mike, Hajiya Larai ta durkusa itama ta karanto mishi bayanin halin da suke ciki da Ashnah!          Watsa jini yayi sannan yace mata. "Zan miki aiki, za a rufe bakinta. Shima yaron zan matar dashi ita, itama zan matar da ita shi, sannan ki tabbatar ta bar gidan dan matuƙar tana cikin gidan kome zai lalace, ki sanyata ta koma inda ta fito, zan kad'a mata hankali ta koma inda take, da haka kawai zaki mallaki yaron yadda ya dace.       Sannan karki bata mishi rai koda wasa karki mishi abinda zai sanya zuciyar shi kunci domin yana jin kunci ya ambaci sunan Allah, aikinki zai lalace. Sabida aljanun da muka basu aikin suna da mugun gudun tsoron a kira musu sunan Allah.      Karki bari haka ta faru, ki bashi kome, zaki ga dacewa."          Sai Hajiya Zakiyah itama yar kungiyar asirin amma basu shan jinin mutum, su kawai suna bautawa shaidan ne da yad'a bad'ala a bayan kasa, zama tayi cikin damuwa tace. "Yau wata uku kenan! Da aka aurar da yar autana, ban tab'a jin kome ba akan mazajen sauran yarana, amma ranar da naga Mijin Yusrah wallahi kwana nayi ina kuka, sabida na kwallafa raina akan shi."       Zuba mata ido yayi sannan yace. "Mijin Yarki yana da addini, bazan iya tura shaidanuna gurin su ba, amma zan miki wani taimakon ɗaya, zan tura su cikin dare bayan ya gama kusantar Yarki zasu yi min aiki akanshi domin zan baki wannan hadin ki tabbatar da kin zuba musu abinci yau idan sun zo gaishe ki..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 https://my.w.tt/NgLt8tbcy8 1️⃣3️⃣ "Sannan karki yarda ya ambaci Allah kafin yaci abincin, dan haka maza ki koma ki gida, zasu zo su sami ki, zaki ka mashi a hannun ki kamar dan da kika haifa sai yadda kika yi dashi."                Bayan tashina wata matashiyar budurwa yazo gaban utta ya durkusa, kallonta yayi sannan yace mata.        "Duk nan iyaye ne, ke meye ya kawo ki nan?"   Murmushi tayi sannan tace. "Gaskiya na lura da haka, Ni mijin Mahaifiyata nake so! Zan same shi ko na tashi?!"        Diban jini yayi a kisga ya watsa mata, sannan yace mata. "Ke kin fi kowa ma kasada, kin sami mijin Uwarki daga yau zaki fara domin bazai iya barci ba, sai a kirjinki. Bazai iya sukuni na sai ya haura ruwan cikin ki yayi yadda yake so dake!"        Kusan duk matan gurin, akan mazajen yaran sune, suka kawo matsalar su.             Dukkansu sai da ya basu abinda zasu yi amma banda amabatun Allah.          Kungiyar sun kirkiro shine kusan shekaru sha takwas dasu wuce, ƙungiya ce ta asiri tare da wata ƙungiyar da take goyon bayan karuwanci ta duniya da take kasar Thailand..                      Kungiyar nasa shan jini, amma ana zubda jini, kuma suna iya kashe mutum amma sunfi damuwa da shaidanci, mai jagorancin ƙungiyar ba kowa bane sai Ammar, kasancewar tun yana karami ya taso takadari mara jin magana.               Lokacin bai yi amfani damar shi ba, sai bayan da ya cika shekaru ashirin da takwas, nan ne ya auri wata yarinya, tunda yaga Uwar yarinyar yaji nan duniyar nan baya yin ta uwar, nan yayi ta bin sawunta bai samu nutsuwa ba sai da ya gwaguyi matar hankalin shi ya kwanta.   Ranar da ya dawo inda yake ajiye abin sai Utta yake gaya mishi dodon yayi murna da abinda yayi." Dan haka ka cigaba da abinda yake, zaka samu kudi da daukaka" Kuma ya samu, domin a cikin garin gombe babu matashin mai kudin da ya fishi.   Yanzun haka yana kasar Thailand ne sabida bunƙasa sana'ar su ta fidda kananun yara zuwa karuwanci. (Zaku ji cikakken bayanin nan gaba idan muka yi nisa)         --- Bayan sun watse, Suna hanya wayar Mommy ya fara ringing, kamar bazata dauka ba, ta d'aga Number Yusha'u me.        A tsiwace ta d'aga kiran. "Aunty Sanah don Allah ki taimake ni gani a gidanku, wallahi bazan iya barci ba sai naji duminki"       Kashe kiran tayi, ta kalli Hajiya larai suka kwashe da dariya, sannan suka nufi gidan Hajiya Larai suna manta da batun Yusha'u.         ---- "Ka ga malam sauke ni a nan! Nagode ga kudinka!" Inji Atika yarinyar da take son Mijin Mamarta, tana biyan kudi, kamar ance ta juya, suka yi kicibis da mutumin.         Buɗe mata motar shi yayi ta yatsina fuskarta, sannan ta shiga motar. Tun kafin basu yi nisa ba ya sanya hannun shi a kirjinta yana matsa boons dinta.       Dakyar Suka isa wani hotel ya biya musu kudi, suna shiga dakin ya jingina ta da bango Ya haukace mata kamar ba shi ba, duk wata kayar jikinta sai da ya watsar, sannan ya wurga ta saman gado, ya sanya kanshi a ass dinta, sai da ya kasheta tass, tana juya kai tana kome sannan ya jefa wakilin girman shi cikin taskar tsakar gidanta.       Wani irin dad'i ne ya ziyarci shi, kamar zai fasa ihu dan ya fahimci shine wanda ya fara bin hanyar taskar nata.                 Yarinyar nan dake zuciyarta yayi nisa, bata damu da wani ciwon da mace keji yayin da zata rasa Virgin dinta ba, buda mishi tayi tana sauke ƙatuwar nishi.           Sai da ya cinyata tsaf sannan ya sauka akanta, yana ajiyar zuciya, rungume ta yayi, tare da kissing wuyarta, Yana me gaya mata me take so yayi mata.      Nan tayi ta gaya mishi abinda take so shi kuma yana tabbatarwa zai cika mata.          --- Bayan dogon gaisuwa da suka yi, sannan ta ajiye musu abinci, tare da barin gurin, sai sintiri take Allah yasa suci, kar yaki ci.              .... Hirar da suke ya mantar dashi ambaton Allah kafin yaci abincin, kawai sai diba yayi ya shiga zubawa cikin shi, bayan yaci suka sha ruwa, nan Nihah tazo ta gayawa Mamanta sun gama, tunda tafito yake binta da wani irin kallo.    Har suka gama hira, suka bar gidan, shiru tayi ta zauna a bakin gado daga ita sai kayan barci.     Kiranta yayi cikin tashin hankali, yace. "Gani nan bude min don Allah zan mutu!"     Dama duk ta gama cire rai zai zo, tana fitowa daga ita sai kayan barci ta bude mishi kofa, ware idanun ta tayi kamar bata san da zuwan shi ba, shigowa yayi tare da rufe kofar, sannan ta shiga mata magiya tana ki.       Kamar wani mahaukaci haka ya zaucce, ganin zata bata mishi rai kawai ya fincikota, ya matseta da kirjin shi, sannan ya shiga matse kirjinta, tare da mazauninta, yana shirin mata kuka.      Yakin ce shi tayi amma ya manne mata, kamar zata yi kuka, ganin haka yasata nunawa kamar bata son alaƙar su.            "Tunda bazaki bani ba zan sanya miki karfi." "Karka fara! Bana so kaifa mijin Yar autana ne!" Tsaki yayi tare da sanya hannun shi ya ciro wakilin girman shi, ta matseta da karfin tsiya, sannan ya tura mata gidan dad'inta kamar ta kurma dan wani irin dad'i take ji yana sauko mata tare da jin me yasa bata taɓa sanin darajar shi ba sai yau,   A hankali yake tura mata yana kuma matseta dan ji yaƙe in bai shiga ba, zai iya mutuwa.               Sosai ya bata wuta har sai da tayi kuka sosai, sannan ya kyaleta.              Mommy ma ta bangarenta ma haka, sai da Yusha'u ya gigita mata hankali kafin ta sami nutsuwa, Hajiya Larai ma tayi nasarar raba yarta da mijinta.    Tunda aka bude kungiyar ba a taba samun biyan buƙatar shaidanu irin na yau ba, domin wannan maniyyin da zasu zubar itace shaidanun zasu diba a matsayin ladan aikinsu.        --- A gidan Mommy kuwa, Tana shiga Yusha'u yana taso mata, kamar zan cinyeta d'anye. Babu yadda tayi tsayawa tayi, yazo kamar zai kifa kanta.                      Dakyar suka isa falo anan suka baje, shi kuma ya shiga baje mata basirarsa, tare da lugwaigwaita ta, ya gigitata. Duk wannan bidirin da yake bai saka yar banza ta fahimci kome bai, sai da ta fara tunanin ina ma da... Take kuwa ta shiga ihun dadi domin ya kai mata kuma tunanin da take ya mata dai-dai domin gashi ta kawo karshen turmushe ta da yake.       --- Riyadh.          Sosai Mamie ta shiga tunanin yadda zata yi dani, da kuma abinda zai je ya dawo, kawai sai tayi kundunbala.   Kirana naje nayi mata, aikin da tun da nake ban tab'a yi ba, ga Dilshad a zaune amma haka ta sani na wanke ban dakinta har jikin bangon, ina gamawa ta tura keyana zuwa kitchen. Toh Ni ba iya girki nayi ba.      Aikuwa tana shigowa ta kafamin rankwashi, sai da na kusan sake fitsari a jikina. Kafin ta buga min dundu a gadon bayana ta murda min kunne, tace min. "Munafuka! Kalli yadda ake yi kinzo zaki ci dad'i dan Ubanki babu bawanki a gidan nan.". Daga yau babu wanda zai kuma zama ya baki kici ko hajiyar da take baki kina ci bazata ganki ba."           Ranar na sha azaba, da duka domin dai ban iya kome yadda take bukata ba, koda na koma gurin Hajiya, b'oya nayi dan karta tambaye ni.    Sai a gurin barci taji inata sauke ajiyar zuciya, tab'a ni tayi taji jikina yayi zafi zau.           Tashina tayi abinda ya fara zuwa bakina. "Wayyo Allah na! Wallahi zan wanke don Allah karki dake ni, bazan kuma ba" Na saka hannuna na kare fuskana, duba jikina tayi da fuskana taga labin hannu, (wato shatin tafin hannun Mamie)               Shiru tayi, bata ce kome ba. Magani ta dauko ta bani, sannan ta gyara min kwanciyata.   Tana kallona, ina barci sai surutai nake dan zazzaɓin yayi karfi a jikina. Motsa baki nake, ina kuka irinta zazzaɓi. "Don Allah Abba ka tafi dani, wallahi kowa baya sona" haka nake fada ina jan zuciya, addu'o'i Hajiya tayi ta tofa min har na daina surutan.                      Wato idan na gaya muku dabi'ar hajiya zamu iya kwana mu wuni ban gama gaya muku ba. Hajiya addinin Musulunci yayi mata wani irin kamu na idan ka zauna da ita sai ka shaida haka. A duk lokacin da zata zauna koda bata azkar toh zaka same ta da Alqur'ani a hannunta, sabida kuwa bata da abokin hira sama dashi. A surorin da na sani a gurinta na fara iyasu.      Hajiya tana da ilimin addini da na boko, dan tayi karatun boko sosai. Kuma dake tana da jiki mai kyau, bazaka ce Uncle shine jikanta na fari, Idan suka zauna da Yaranta sai ka zata irin kanenta nan ne.               Sannan duk abinda surukanta suke bata cika shiga ba, idan ma zata shiga toh abun ya kai tura bango, Hajiya bata cika shiga damuwar su ba. Domin bata son reni.              Matsalarta da Mamie shine Mamie Bata girmama Hajiya yadda ya dace, ita kuma tana nuna mata iko akan D'anta.....      Barka da sallah yan uwa musulman duniya baki daya _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu.... 8/ *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝 _Barka da Sallah_ https://youtu.be/2igSYLUYQn0 Karku manta da Subscribe da comments, & share nagode 🤝 Sosai 1️⃣4️⃣             Hajiya irin tsayayyun iyayen nan ne, masu matukar saka ido akan abinda ya shafi y'ay'an su. Ba iya Y'ay'an ta ba, hatta Halwani da girman shi ya iya banbance iyayenshi da ita, kasancewar mahaifin shi yayi aiki a jahohin Nijeriya, kafin ya rike mukamai har zuwa lokacin da ya samu matsayin ambassador. Shi yasa suka yi wani irin shakuwa da Hajiya, wanda a da farko ya zata ita ce ta haife shi, sai da ga baya  gane ita mahaifin shi ta haifa bashi ba,              Hajiya ita ta tsaya Mishi har ya gama karatun shi na primary da Secondry, a Secondry suka haɗu da Abbanah          Abbana ba dan kowa bane, dan zuwan shi makarantar ma wani gasa ya shiga, kuma cikin ikon Allah yayi nasara,                      Tunda suka haɗu a ranar, farko sai da suka yi fada, dan Abba nada matukar tsokana, yayin da Uncle keda hakuri. Amma a ranar sai da Abba ya tunzura shi, domin dauke Mishi jaka yayi, shi kuma yayi fushi yaki niman jakar.                   Ganin yaki magana, sai Abba ya fidda jakar yanawa Uncle Dariya, shi kuma dariyar ce ta bashi haushi, ya mari Abba, aikuwa suka kama dambe, a cikin ajin sai  malamin su yazo ya raba su tare da zane Abba.            Har yake nunawa Abba ai Uncle Kudin iyayen shi yake ci, shi kuma Alfarma aka yi mishi, tunda iyayen shi basu da halin biyan kudin.        Wannan maganar da malamin yayi sai da ya sanya Uncle cikin damuwa, domin kuwa Abba daina zuwa makarantar yayi, tare da zama a gida abin shi.      Kullum Uncle yaje makarantar, sai ya nime Abba. Amma babu shi babu labarin shi. Dan haka ya tambayi wani yaron da suke yawan zama da Abba shi kuma yayi mishi kwantaccen gidan su Abba.            Ana tashi a makarantar, Uncle yasa driven ya Kai shi, har kofar gidansu Abba yana zaune a kofar gidan, ganin Uncle ya fito mota. Tashi yayi da gudu ya rufe kofar gidan yana fadin. "Karka yarda ka shigo mana gidan mu, kaje can ku cinye kudin da makarantar ma."          Fir Abba ya hana shi shiga gidan duk yadda yaso ya shiga, sai da Maman Abba taji muryan Abba yana masifa, shi kuma Uncle yaki barin kofar gidan, shine tazo ta make Abba sannan ta bude gidan.   Ganin Uncle a rab'e yasata tambayar shi, meke faruwa, nan Abba ya gaya mata, kuma yace shi bazai koma makarantar ba.                Riko Hannun Uncle Tayi har cikin gidan, Abba yayi ta ihu sai Uncle ya bar musu gida tunda su masu arziki, zaunar da Uncle Tayi ta kawo mishi, dan wake da ruwa a randan sanyi, yaki cin abincin yana kallon Abba da yake ta fushi. "Don Allah! Umma kice mishi yayi hakuri, bazan kuma ba, kinji "          "Kyale shi, ci abincinka haka yake da zafin rai. Kar ma yayi hakurin tunda bashi ya haifi mutane ba, kuma idan baka bar wannan abinda kake yi ba idan na kamaka zaka sha wahala a hannuna"               Sanin halin Mamarshi bata da sauki ya sanya shi, niman guri ya zauna, yana fushi dan ko yayi rigimar ba kula shi zata yi ba, sai ma ta dake shi.               Amma tsakanin su da Uncle ba shiri, haka Uncle ya msi da gidan su Abba gurin zuwa, tun Abba yana kin kula shi, har dai ya hakura suka fara abota,             Abotar da tayi karfi har girmansu. Koda Mamie tazo taga yadda Uncle ya makalewa Abba, sai da tasan yadda ta raba su, Hajiya tace bata iya ji b, hakan ba karamin bata mata rai yayi ba. Domin kuwa taso tayi amfani da ƙarfin ikonta na itace tahaifi Uncle, Hajiya kuma ta nuna mata ita keda iko akan Halwani da har da Uban shi.     Dole ta hakura tare da zuba musu ido.       Har zuwa lokacin da suka gama Secondry, tare suka cika A.T.B.U, anan Abba ya hadu da Mommy..   Wannan kenan...           --- Washi gari, na tashi da dan sauki. Na shiga shirin tafiya makaranta, dake Hajiya tana fita waje da safe tasha sanyin safiya takance yafi lafiya, da iskar da yake kad'awa, ina cikin saka wandon unifoam, ji nayi an kifa min rankwashi. Sai da fitsari ya kwace min. "Zaki wuce muje kiyi aiki ko sai na ilataki daga..."        "Turai! Kenan, mai hali bai fasawa, shika mata kunnen ta, kije Insha Allah sai kinyi kuka mara iyaka a duk lokacin da zaki kalli Yumnah, kunyarta da kunyar abinda kika aikata sai kin rayu yana caccakar ruhinki. Bazan miki bakin abinda kike aikatawa ya faɗa kan Yaranki, Amma Insha Allah sai kin ga sakayyar Allah."       A Sannu Hajiya ta cire hannunta a kunnena, sannan ta cigaba da cewa. "Zaki iya fita! Keda Allah."    A sanyayye ta fita dan bata san cewa Hajiya zata iya zuwa a lokacin ba dan sometimes sai kusan tara kowa ya watse take shigowa cikin gidan, had'iye yawu nayi sannan cigaba da saka kayana dan Hajiya ta fahimci Bazan ce kome ba, shi yasa bata matsa min na gaya mata me yake faruwa ba.          ... Haka na shirya muka fita, ina kallon khuwailah tana son min magana Dilshad ta hanata, har muka isa makarantar.             --- A Japan kuwa daga Uncle har matar shi basu zaman gida, kasancewar itama a nan Japan din take karatunta da kuma wani B'oyayyen al'amarinta, wanda bata kaunar mijinta yasan da wannan batun.               Wani lokaci zai dawo ya samu bata dawo ba, wani lokacin acan take kwana bai tab'a damuwa yasan me take yi ba, shi damuwar shi, ya sauke nauyin ta. Idan kuwa ta b'angaren rayuwar aure ne, toh sai dai ya dauki azumi. Dan zai nimeta amma ba zata bashi hadin kai ba.      Idan ya takura mata kuwa zata bashi amma cikin b'ata rai da jin haushi. Dalilin da yasa ya daina nimanta. Na karshe ce mishi da tayi. "Idan bazaka damu! Kawai kazo kayi ta anus!" Mamaki ne ya kama shi, ya tsira mata ido.            Janye jikinshi yayi daga gareta, bai kuma bin ta kanta ba, sabida takaici. Bai damu da ita ba, sai ya watsar da ita baki daya. Yana kuma addu'a sosai Allah ya yayye mishi tunda da bai yi aure ba, bai tab'a damuwa da mace ba, idan ba Yumnah da take yawo a jinin jikin shi ba.             ...... A hankali rayuwar su take tafiya, bai takura ta ba, amma kuma baya shiga duk abinda ya dame ta, dan ya lura akwai abinda take hiding din shi, dan haka sai bai damu da sanin me take b'oyewa ba.                     Wata su biyu ta samu ciki mai mugun wahala, tun kafin ya san da cikin, ta zubda shi ba tare da wani damuwa ba.               Haka tayi yar karamar jinya, a gidan zuwa asibiti.               --- "Wayyo Allah! Babanmu kaci wallahi zan mutu idan baka ci, don Allah kayi min, karka kuma kula Ammyn mu, wayyo ni wayyo dad'i!"       Rufe mata baki yayi da bakin shi, tare da cigaba da buga mata wuta, yana kuma sauya mata salo duk wanda tace haka zai sauya mata, ba tare da ya gaji ba.        Sai da suka jima Sosai sannan ya zaro, penes din shi ya juye mata ruwan semen din shi, yana sauke ajiyar zuciya.               Yana gamawa ya koma gefenta yana me jin gajiya, kallon shi tayi cikin wani irin kallo mai tattare da shaukin mijin Mamanta, ta shafa fuskar shi. Sannan tace. "Baba kana da dad'i, gashi ni kaina ban san lokacin da na mutu akan sonka ba, Don Allah ka rabu da Ammynmu zan baka abinda bata tab'a baka ba.   Zan jiyar da kai dadin da yake jikina, Ni dai don Allah kasoni fiye da yadda nake sonka."      Shafa boons dinta yayi cikin jin dadi, ya sake mata wani murmushin farin ciki yace. "Insha Allah babu me raba mu sai Allah, zan miki son da ban tab'awa wata Y'a mace ba, kuma zan shayar dake soyayyata."           Wannan kazanrta tayi yawa, haka suka yita musayan kalamai masu dad'i, wai da sunan love!(🙄🤔)   .......        Bayan sati biyu. Dukkan su sun hadu a gaban Utta! Sai kafa musu sharadin dodon tsafin su yake, tare da bude sabon hadaddiyar kungiyar kasuwancin Y'ay'a mata zuwa kasan duniya karuwanci. Wanda Hajiya Larai da Hajiya Zakiya tare da taimakon Ummi, zasu na shiga ƙauyuka suna dibo yan mata zuwa aikatau.    Tare da taimakon wata shaidaniyar mata da take kawo yaran mutane birni,         --- Ina kwance Khuwailah ta shigo, kallona tayi sannan tace min. "Baby! Kizo muje wanke kai, inji Mamie" Yadda tayi maganar ban san lokacin da na diro daga gadon ba ina raba idanuna akanta jikina sai rawa yaƙe, kamar an watsa min ruwan sanyi.     Dariya ta saka tana kallon fuskana tace.. "cowarding girl! Ni wasa nake miki!" Haushi ne ya kamani na fashe da kuka, sabida har ga Allah na gama tsorata dasu Mamie da Aunty Linah, matukar zanji muryan su toh tabbas zan iya sumewa.    Zuwa tayi ta zauna a kusa da ni, tare da dafa kafad'ana tace. "Kiyi hakuri! Amma ya kamata ki rage tsoron mutane haka! Sabida sun ga baki iya kwatar kanki shi yasa kowa yake jin ya miki abinda ya gadama, amma kiyi hakuri."     Cikin kuka nace mata.. "Khuwailah, ban iya fada ba! Kuma ban san me zanyi iya yi ba, don Allah ki daina min haka, kinji!"         Toh me zanyi bayan haka, tunda Allah ya gani ba faɗa zan yi ba, kuma Bama zan iya fadar ba, a rayuwata bana son tashin hankali, wanda na gani daga tasowata zuwa yanzun ya ishe ni, tunda sunga zasu iya cutar dani su cigaba, sannan duk abinda wani zai min bana jin ciwon shi saboda ai uwar..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu.... *https://my.w.tt/yvtPjE0rC8* 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝   _Barka da Sallah_ https://youtu.be/FcheKtHtaYA        I nu go fi beg ani bodi 2 subscribe mi! Inda alqawari Amana ruwa bazai ci dan kada ba💞 1️⃣5️⃣                    Eh mana, uwar da ta haifaka ta cutar da kai waye bazai iya cutar da kai ba. Dafa kafad'ana tayi cikin damuwa tace. "Insha Allah, wata rana sai labari, duk wanda ya cuce ki, da sannu Allah zai bi miki hakkinki, kiyi hakuri, zaki ribanci hakurin da kika yi.    Zaki ta ganin abinda zai bata miki rai, amma ki kauda kai Allah yana tare dake." Mun jima muna hira wanda duk hakuri take bani akan rayuwa.       --- A bayan idanun Hajiya da Aunty Taslimah, Sai Mamie ta bani wahala, amma akan idanun su bata isa ta min kome ba, sam ban san meye na tsare mata ba, domin har su Mah naz da Mah liqa.       Kamar su wurgani cikin wuta suke shi yasa bana fita.  Tsabar na samu hutu take alamun girma suka shiga bayyana a jikina take Hajiya ta fara kaf-kaf dani.                        Tunda idanunta ya sauka a kaina, ita da kanta ta sayo min kayan barci farare, har da Bra dan tace min. "Amshi wannan kina sakawa! Dan naga kafin ki zama babbar budurwa zasu rinjaye ki"                    Cike da kunya na amsa, na ajiye ban kuma bin ta ksn shi ba, kuma duka-duka sha biyu da wasu watannin ne.                 --- A bangaren su Mamie, cigaba sosai ya samu, dan bayan tsintar da suke aikatawa, har yara ƙanana ake kaiwa manyan mutane a garin abu.                   Gashi ta zama mara ta ido, dan jin Yusha'u take kamar me, dan ta koya mishi yadda zai vurgeta a saukake, yanzun ma juyar da ita yayi tare da zuba mata malam mai bulalan shi, ita kuwa ihu take har tana dukan gadon.         Domin kuwa yana tab'o mata can idan dadin yake tare, kuka take tana ce mishi. "Don Allah! Yusha'u, ka isa gurin tab'o min shi, wayyo Allah na buga min bulalarka, maza shaudamin shi yadda ya dace, Ni inda hali ka ɗauke min shi.       Wayyo Allah na, zaka kashe ni."   Bai fasa ba, sai da yaga tana wani irin zabura, tare da make zanin, da wani irin speed na sauri ya shiga zuba mata bulalar shi, kafin kace me, ya juye mata ruwan jikinki shi baki daya, tare da sauke ajiyer zuciya, yana me kwanciya a bayan ta, janyota yayi tare da zuba mata ido, dan bawai ya ishe shi bane, a gicce ya kuma tura mata, suka ci-gaba dan shi mutum ne mai mugun aiki akan wannan bangaren da zasu lalace, dan ita ke bashi maganin karin kuzari.           Wato karya gado, wanda kana bawa namiji, hmm idan baki yi  da gaske ba, sai an kwace ki a hannun shi. Sai da ya gama cinyata, iya cuwa ta cuwu, na fahimci bata da wani karfin sannan suka nufi ban daki, dan jikin shi ya samu abinda yake so wanda ko matar shi bata bashi.          ---    Yau tsakanin Uncle da matar shi, tun a falo, suma suka Baje harkan arziki, domin kuma tasa wasu kwayoyin magani mata ne, shi yasa ta barshi yake Zungure ta babu mita babu gajiyawa.                    Yana zaune tana kallon shi, yayinda yake up&down da  ita. Kamar me sai nishi take kamar zata fidda abin ta baki, sabida Halwani ya iya harkan arziki, lungu da sakonta yake cinyewa, dake tana da matuƙar wayewa, yasan yana son irin wannan style da kuma dogly, wato goho.       Dan tunda suka dawo Nan Japan ta tab'a mishi, tun lokacin idan yazo yi, kance mata shi yafi son shi ko kuma ya jingina da bed frame, ta zauna akan shi, yana d'agata yana mai da ita saman hakimar shi,         Ganin zata cika mishi kune yayi maza ya rufe mata bakinta da nashi, ya cigaba da tabo mata G-s ɗinta Wanda ya sanyata jin ta mutu a jikin shi baki daya.      Ta kuma kara mike legs ɗinta, sabida she on the way, sake buga mata yayi, aikuwa sai ji yayi tana digar da ruwa, ya rasa me yasa take bushe, bazai tab'a jinta a jike ba, koda realising zata yi kawai sai dai yaji dan weting, babu wani flowing na ruwa.                     Dukda wani lokacin akan idanun shi take, shan maganin. Amma babu wani jin dad'i, asalima a bushe take. Gashi tana matse dan kullum sai ta sanya wasu maganin akan idanun shi, dan jin dadin ta.    But babu wani canji, rungume ta yayi lokacin da yaji ya fara ambaliyar, hot Milk a p ɗinta, a hankali yake moving da gajimare shi, yana kuma beating ɗinta. Da shi, rike gashin kanta tayi tana ihun dad'i, da akwai wani a cikin mansion din sai yaji ihunta.                   Sai da yayi yadda yake so da ita sannan ya janye ta a saman shi yana kallon yadda tayi  p² ɗinta yayi moisture da milk din shi, dan jaraba, sake kad'a pin dinta take, mik'ewa yayi tare da fisgota suka shiga bathroom dake falon, wanka suka yi sannan ya janyota suka nufi dakin shi, na kasan falon, ya kwantar da ita dan ya lura idan ba haka yayi mata ba, bazata tab'a barin shi ys sami hutun ba.       Dan haka yana direta ya zuba legs dinta a shoulder din shi, yawun shi yayi shafa a jikin hakimar, a slowly ya shiga having s**x da ita tun tana cizon bakinta har ta shiga kuka dan ita irin nata yanayin da tafi so kenan.            Sosai yake murza kamar zai cire mata kayan kwaɗayinta, sai da ya dauki mintinan talatin sannan yaga ta kuma realising, a sanyayye ta shiga ture shine, tana ajiyar zuciya.                A iya fahimtar shi da ita, abinda ya gane tana cikin mata bukatattu, dukda shima a wannan stage din yake, amma tana shirin kure shi.    Zuba mata ido yayi, yaji sai ajiyar zuciya take, akai-akai, shafa fuskarta yayi sannan yace. "Linah! Ina son muyi magana dake! Amma don Allah ki fahimce!"          Zuba mishi gajiyayyun idanunta tayi, "Humm!".     Janyota yayi jikinshi, yana shafa bayanta, yace. "Abu daya nake bukata dake."          Shiru tayi tana sauraron shi, a hankali ya shafa bayanta, yace. " Ko zaki nemi magani ne? Dan ina sonki sosai, amma da zaran na shiga p² dinki sai naji shi drie!"           Shiru tayi sannan ta kwantar da kanta, cikin damuwa tace. "Haka Allah yayi ni, amma Insha Allah zan nime magani, domin nima ina son yadda kake zura min wannan sugar cane Dinka, don Allah karka ce zaka raba min da wata mace, dan wallahi kashe yar banza zanyi." Kissing din neck dinta yayi cikin nutsuwa yace. "Ina dake me zan nima a gurin wata mace, Jarumar mata ai bana jin zan iya samun mace mai jurar sugar cane ɗina irinki, looking at him, beautiful length good and strong enough."                Gyad'a mishi kai kawai tayi, cikin jin dad'i.  A yanzun dake tare da Linah baya cika damuwa da tunanin Yumnah, dan ya manta da ita.     Kawai a rayuwar shi Linah sai abinda yake gaban shi,            Suna waya da Hajiya wani lokacin itace zata kirashi suyi hira, sai ta tuna mishi da ita, yake cewa a gaishe ta...          --- Two years.         A hankali nake tafiya, a gajiye, ina nazarin fuskar Mommy kamar yau ita na gani, amma bani da tabbacin haka, Uncle tunda ya tafi ko ta kaina baya bi, matar shi da naji Mamie suna magana da hajiya wai tana samun matsalar b'ari, nayi musu fatan Alkhairi, da zuri'a na gari.                 A nutse na shiga falon da sallama, Aunty Taslima na zaune na isa jikinta na zube, ina ajiyar zuciya.   "Baby lafiya?" Murmushi nayi ina kallon kofar d'akin mu, nace mata. "Babu! Yau ina kewar Mommy ce, kuma kamar na ganta yau din nan, shi yasa nazo na zube a jikinki."    Dariya tayi sannan tace. "Baki ga kin girma bane? Kin zama Uwar mata." Kafin ta sake baro min zance na gudu na barta a gurin tana dariya. A hankali na shiga dakin ina sand'a, dan bana son Hajiya ta farka. "Sannu! Yar mage" Dariya nayi sannan na karasa kusada ita, na kwantar da kaina a jikin gadon da take, shafa kaina tayi.             "Hajiya ya gajiya?!"  Na tambayeta, ina mik'ewa zan sauya kayan jikina.                "Yau baki sha maganin ciwon cikin ba kika fita, kuma ina sane da yau kin tashi da ciwon maran."          Murmushi nayi na tattara kayan da tayi amfani dashi na fita dashi, sannan na dawo dakin ina gaya mata dalilina nakin Maganin. "Don Allah! Hajiya magani ba daɗin dad'awa, fisabilillahi ina zan iya shan, da dai mai zakine wallahi zan sha har ina had'iye yatsuna."        Gyada min kai tayi sannan ta juya tare da barin kallona, tun da tasan halina bana son magani balle kuma allura ai na rawa gidan jama'a.      Ina gama cire kayan jikina, na shiga ban daki, kunna ruwan dumi. Ta mudubin na hango yan path nonuwa na, kunya ta sani juya baya, ina wanka ina kallon yadda suke. Ina gama wanka na dauki man da Hajiya ta haɗa min na shafe su, dan tace min. "Kingan kirjinki nan! Zan baki maganin da zaki shafa musu wanda ba zasu ɗauka da wuri ba tunda sun fito." Ranar kunya ya hanani ko kallon inda take, kawai abinda na sani tunda ta haɗa min maganin nake shafawa, kuma Alhamdulillah.                 .... Ina gama shafawa masana bra dina sannan na dauki audugar Always na saka a hankali, ina gama kimtsa jikina na fito.               Wardrob naje na dauki kayana na saka doguwar riga, maroon colour, sai gyalen shi na yane kaina, bayan na tattara gashin kai na.       Kitchen naje na samu har an gama abincin na diba, tare da mango Juice. Na fito falo.      Ina fitowa naga Mamie, da sauri na gaishe ta, tare da barin falon zuwa d'akinmu. "Dawo nan! Munafuka. Meye ya haɗa ki da Dilshad, tace kin zageta."      Saura kiris na sake abincin hannuna, jikina na rawa na ma rasa abinda zance. Had'iye yawu nayi.     Ina zaro ido, "Ba dake nake magana ba! Dangin munafukai!" Kayan hannuna ne suka zube tsabar tsoro da tsawar da ta buga min.                 "Toh meye amfanin haka! Gashi kin sanyata ta zubda abincin da zata Ci. Meye ribarki, Baby zo nan gaya min me ya hadaku"       Kaina a kasa, ina kuka. "Hajiya! Itace kullum sai ta tab'a min nan dina ko kuma tayi ta tab'a bayana wai ko na fara saka wannan abin"   Shiru falon yayi sakamakon salatin da Mamie take rabtab'owa, Gyad'a kai take kamar kadangariya, "Tabbas! Halwani ya kwaso mana mugun iri! Gwara yazo tun wuri ya mai daki kafin ki fara lalata mana yaran mu, tsin....."    "Kul! Koda wasa! Ai Yumnah tazo nan kenan bazata bar gidan nan ba, sai ranar da bana raye, ko aure tayi nan ne gidan su."    Nan Hajiya ta shiga fada kamar ta aro wani baƙin, turawa tayi aka kira mata Dilshad, itama aka tambaye, tayi shiru. Karshe Hajiya sai da ta muka mata sanda, kafin tayi magana tana kuka, tace itace bata da gaskiya.    Nan Hajiya ta matsa mata a ina ta san wannan shaidannancin, tace a can makarantar su ta kwana, dalilin da Dr Bello ya cireta kenan ya kawo ta nan.          Ba dole ba, taga yan nonuwa masu kyau, mayya shine kullum sai ta dubbula min!..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....: https://youtu.be/3vYyWArchuE Kurku manta da Subscribe nagode 🤝 Sosai😂🤣🙆🏾‍♂? 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝   _Barka da Sallah_ Kar wata mata ta kuma biyo ni da sunan tambaya akan magani in dai tasan ba saya zata yi ba, ina ruwa da Matsalar ki, ko ce miki akayi nice bana gamsuwa da namiji, duk yadda mutum yakai da son keep silent sai kun sanya shi yayi magana, tsabar Iskanci ina ruwa na da kisaka wani abu, dan tani ki nemi kome ki sakawa gabanki i don't gare🤷 sabida ba jikina bane, if you like. Ki cusa barkono a P² dinki ba damuwa ba bane, matsalar ki ce, kome sai kun zagi mutum akai, dama an saba kirana mai aikatau, a cigaba da kira, tunda ba zina nake ko sata ba, nafi karfin gulmar kowa, aikatau kuma in dai zanji alert babu abinda bazanyi basa sai zina da sata ne bazanyi ba 😜👌 1️⃣6️⃣ "Duk soyayyar da zaki nunawa Dilshad bazai kai wanda zan nuna mata ba dan Nice na haifa Ubanta, sannan duk soyayyar da nake nunawa Yumnah bai kai na wanda nake yiwa Ya'yan Bello ba, dan haka. Kar na kuma ganin an hada su mota daya. In ba haka ba  zanyi abinda zai daga miki hankali, kar na kuma ganin haka"     Tun daga ranar aka rabamu da Dilshad, bawai dan ta hakura dani bane, sai dai kawai tana tsoron hajiya ya hanata kara kallon inda nake.             Bayan sati biyu da faruwan haka Hajiya da Mamie tare da Aunty Tasllmah sun tafi jidda dan Matar Rahbeel bata da lafiya, kasancewar ranar Alhamis ce babu makaranta, ina kwance daga ni sai night gown, ina dan tun jiya nayi dama da ciwon kai, yau kuma na tashi da zazzaɓin, kamar a mafarki naji ana shafa min, boons dina.      Tare da sanya min abu mai laushi cikin kunnena, duk a tunanina mafarki nake yi, sai kara narkewa nake a jikin duvet, ina cizon bakina.                A hankali naji abin na wuce iyar mafarki, ware idanuna nayi cikin barci na ido biyu da Dilshad. Zigidir tana niman tsiya dani, ban san lokacin da nayi mata wani irin tokare da kafa ba, tankar jaki ya tokareta, sai da ta sauka a gadon.      Ni kaina ban san na iya fada ba, sai lokacin. Domin sauka nayi na rufeta da mugun duka, ta ko ina kamar Allah ya aikoni ina dukanta ina kuka, tare da buga mata fuskar ta. Ta ko ina tare da fadin. "Na tsani zina! Balle wannan abinda aka kifar da al'ummar alkarya guda, dake kin kasance kazama, shine bari ki biyo ni, zan miki dukar da dole kiyi magana, ina dalili kin fitina ni kin fitini rayuwata, mayya yar iska gobe ma ki kuma zuwa inda nake muguwa munafuka." Sai da nayi mata dukar da bata motsi sannan na jata zuwa bakin kofar dakin Na tura ta, sannan na rufe kofar na fashe da kuka, dan Iskancin Dilshad, yafi karfin inda muke ake tsammani.                Haka na wuni a daki tun nayi wanka, nasaka wando 3quart sai wata shimi wanda na daura top akai sannan na daura bakin hula, na gyara dakin tsaf na sanya turaren wuta.               Tashi nayi na fito na samu bata falon na shiga girki abinda zamu ci, dan nasan dole Hajiya zata dawo, tuwon alkama miyar taushe wanda nasaka mishi nikakken kab'ewa. Yayi kyau sannan na fito na gyara falon, ina cin abincin naji ana buga kofar, gaba na ne ya fadi, dan ban yi tunanin Mamie ba. Ina zuwa bakin kofar na bude. Khuwailah na gani, murmushi tayi min, sannan tace min. "Kamshin miyar ki naji shine nace bari nazo na duba me muka samu!"    Shigowa yayi tare da zama a cikin wasu kujeru, na nufi kitchen na hada mata abincin sannan na zauna ina kallon wata tasha da suke saka drama na Larabawa. Taso min magana akan abinda ya faru da Dilshad naki bata fuska balle lokacina, Koda su Mamie suka dawo, sai da aka yi rikici da ita, har Hajiya tace zata bar gidan sabida abinda Mamie tayi mata, nima sai da nayi kuka, sabida nice silar rikicin gidan, dakyar sai da aka dauke Dilshad zuwa makarantar kwana, a can garin dayyi'fa, aka kuma gayawa Shugaban makarantar halinda take ciki, bai damu ba yace musu Insha Allah kome zai zama tarihi. Shine na sami kwanciyar hankali, amma baki daya yaran Hajiya basa kaunata, idan aka cire Papa da Aunty Tasllmah, wanda su babu ruwan su.            --- "Yusha'u ka ganta ai! So nake ka bibiyeta, sosai kasan yadda zaka janyo hankalin ta, ina buƙatar ta a cikin wannan yanayin, itace tayi min iyaka da burina.          Na zuba maka kome, sannan ka saka ido bana son mistake.                 Bana son wata alaƙa ta shiga tsakanin ku, kawai ita nake bukata." Wani irin kallo tayi mishi, cikin sigar yaudara, tana lashe bakinta.     Buɗe mishi kafarta tayi, tana murmushi tare da d'aga mishi gira.           Kamar wani sauna haka ya shiga mata wasa da pin point ɗinta.               --- Duk yadda Mommy taso, shigowa rayuwata Allah bai nufa ba, amma tana cikin matsala domin an fara kalubalantar ta a cikin kungiyar su, ta asiri wanda ta kai har an fara cewa za a dakatar da amsar Sparm din Yusha'u, sabida bashi ake bukata ba.          Hauka ne bata yi ba, amma ta gigice, gashi yana cikin hanyar samun kudinta.    Sakamakon rokon da tayi ta musu suka bata shekara daya domin dai-daita alamuranta,               --- A cikin wannan yanayin muka hadu da sirajuddawla! Ya zame min wani abu da bazan manta dashi ba.          Domin yafito ne daga manyan gidajen sarautar saudia,  dukda ya kusan sa'an Uncle ko nace Abbanah haka bai dame ni ba, domin shi din Malamin mu ne, na matakin Secondry school,  kuma bawai koyarwa yake ba, kawai yana zuwa ne idan zamu yi jarabawa yana duba mu.        Kamar da wasa, ya shigo rayuwata, tun yana damu na, har ya daina damuna dan ya kasance mutum mai cika alqawari, sannan baya tab'a karya maka shi.         Tunda yazo suka ka gaida da Hajiya, ta nuna tana yin shi nima kuma naji yayi min. Idan da zaka kalle ni, aka ce maka ban kai sha bakwai ba, karyatawa zaka yi, sabida ina da kashin girma, sosai. Dan sai ka zauna zaka fahimci girman ce babu shekaru.             Amma dukda haka ina da mugun mutsawa, ina da hankali sabida zaman da nayi a gurin Hajiya ya sani tasowa cikin nutsuwa da kamala, zai yi wuya kaji ina surutu ko kasame Ni ina dariya, mafiya lokuta hiran mu akan addini ne da tarihin annabawa da Sahabbai, sai abinda ya shafi tabi'ai! Wanda haka ya kuma sanya ni samun ilimin addini musulunci sosai.    Zama da Hajiya ya sanya har girki takan jani zuwa kitchen din bawai na tsaya mata kallo ba, zuba kaza wanke kaza, haɗa min kaza tuka min tuwo, rage karfin gas din.                Karki zuba abu kaza yayi yawa zuba dan dai-dai,  wanke hannunki, goge gurin. Duk wani girkin kasar hausa Fulani Hajiya sai da ta koya min, tare da nuna min yadda ake tattalin abubuwa.          Sannan idan zamu sayayya, idan ta bani kudin kallona take kafin tace min. "Ki duba abinda babu, ki sayo mana, sannan ki duba kudin a matsayin ki na mace! Kuma wacce wata rana zaki zauna a karkashin inuwa namiji, kiyi mana cefanen abinda bamu dashi. Sannan ki dawo min da canji na" Kallon kudin nayi, sannan nace mata.. "Insha Allah" Sannan na fita, murmushi tayi sannan tace. "Bari muga irin naki tattalin." Duk abinda bamu dashi sai da na saya mana, a cikin su har da audugar mata kuwa, sabida ina amfani da shi.       Ina fitowa, idanun ya sauka akan Yusha'u dan tun ba yau ba yake bina, share shi nayi na biya kudin kayan sannan na fita daga Mall din.               ... Ina isa gida na sami falon a cike, idanuna akan shi ya sauka, yaushe ya iso?    Dama yana hanya ne! Kauda kai nayi tare da ce mishi. "Uncle Rahbeel ya gida? Da aunt da yaran."               Shiru nayi kafin na saci kallon shi yadda yake tsare gida, shigewa kitchen zan yi Hajiya ta dakatar da ni ta hanyar cewa. "Baki ga Uncle dinki bane?"    Inda-inda na fara zanyi magana wayata da Hajiya ta saya min tayi kara, da sauri na ajiye kayan na wuce su da gudu dan a tunani na, Sirajud ne!                Ina shiga dakin na dauka dan ko duba Number banyi ba, babu sallama, na saka a kunne na ina dariya.            Hawaye ne ya shiga zuba min daga cikin idanuna, a hankali nace. "Am sorry Mommy ina kewarki! Zan zo gare ki, koda Uncle bai so ba.      Kinji karki damu "       Kashe wayar nayi tare da fashewa da kuka, ina kewar Mommy na, domin ji nake kamar idan ban ganta ba, zuciyata zata buga.            Sam na manta da ambaton Allah, kawai abinda nake ji tunda muka hada ido da wannan Mutumin, ina fitowa naga kamar Mommy itama mun kalli juna, har na iso gida ina jin son na kuma ganinta.                            --- "Hajiya! Yau wata biyu kenan! Da Baby ta cika shekaru goma sha huɗu! Tayi shekara biyu kenan anan gidan, abinda ya kawo ni, na zo na kaita gurin mahaifiyarta ce, wacce zata yi aure sabon wata mai kamawa.            Kuma naga nan da shekara daya Yumnah zata gama makaranta idan nace bazan kaita ba na karya Yarjejeniyar da muka yi akan Yarinyar, gashi wannan Birthday gift ɗinta ce ki kira min ita na bata."                 Shiru Hajiya tayi dan bata yarda da kai ni hutun da Uncle yake magana a kai ba, shiru tayi kamar mai nazari kafin ta kwala min kira, sai da na wanke fuskana sannan na fito a hankali na tsaya daga bayan kujera.             "Gashi inji Daddynki zance ko Uncle dinki ne! Dama kina cewa tun bayan rasuwar Abbanki aka daina miki Birthday party ko? Toh gashi nan sai ki shirya ya kai ki yawo, tunda suna cikin abinda kike so"    Amsar yar karamar kwalin nayi, ina kallon shi kafin na d'ago kai na kalli yadda yake ta latsa wayar shi.      A kasar raina nace.. _Hmm_ A bayyane nace mishi.. "Thanks!" Sannan na mai da hankali na gurin Hajiya cikin murmushi nace mata. "Hajiya kin manta Sirajud ya cika min duk wata burina!  Nagode ba sai munje yawon ba, dan an jima zai zo. Kuma bana son na fita bamu hadu ba.."           D'ago kai yayi yana kallon yadda nake magana, kafin ya dire idanun shi akan na Hajiya, yana jiran karin bayani daga gareta.   B'ata fuska tayi kamar bata sannan dashi ba. "Toh yayi kyau! Huta abinki! Babu damuwa." Juyawa nayi, dan wallahi tsoron wani abu ya shiga tsakanin mu dashi nake dan har yanzu ina tuna kashedin da Matar shi tayi min, ga kuma Mamie da tace min na kuskura na kusanci Inuwar D'anta.             Idan ba haka ba, zata kashe ni, shi yasa nake ma cire damuwar shi a gabana, domin kuwa ina cikin kwanciyar hankali bazan gayyatowa kaina, ina shiga dakin ya kalli hajiya, "Hajiya meye haɗin Baby Yumnah da Namiji? Har ta kai tsayawa da namiji just 14 ne da wata biyu fa!"            Fuska tayi ciki ciki kafin ta kalle shi. "Eh! Amma kasan takai a zauna da ita a matsayin mata ko? Kuma baka ga girman da tayi bane, idan ta gama karatu aure zata yi gwara tayi auren da wuri taje dakin mijinta sabida naga duniyar tana kara gurb'acewa. Yayinda son kai da son zuciya suka samu mazauni a zukatar mutane.              Gwara tayi aurenta, dan ina tsoron Allah kar ya kamani da hakkin cutar da amanar da na amsa da hannuna!"    "Amma Hajiya Yumnah nawa take da za ayi tunanin aurar da ita, yaushe ta girman da za ayi wannan batun."        Banza tayi dashi bata kuma cewa kome ba, dan ta. (Idan kika kuma bina ta Pc akan maganar kayan sayarwa kuma ba saya zaki yi ba, zan zageki! Bana so karki min magana ki bata min lokacina) _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu.... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....https://my.w.tt/Ngz0cPJNE8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_* (MUKE SO) 💝💝💝 _Barka da Sallah_ *_Classic Ladies nake nima matan da suka san me ake kira gyara zaman auren su! Ba masu b'ata min lokaci ba, kije instagram da Youtube kiga yadda Jaruma empire take sayarda kayanta Idan baki sa 100k bazaki iya sayar maganinta mata kuma Yan matan Abuja suke sayan Maganinta kin zauna dan wata can tana sayar miki da Maganin 700! 500! 200! Nayi Challenge dinki Idan kin isa mace ki gwada magani na, idan bai miki aiki ba ko bani Account ɗin ki na mayar miki, bawai ki b'ata min lokaci akan kuɗi kalilan. Jeki ga inda ake sayar da Hadin mugunta 50k. Ni nasayar miki 5k kina tunanin zan cuce ki! Don Allah idan kin san bazaki saya min abu ba karki takura min da magana ta PC 👌_* 1️⃣7️⃣ *Bangkok* "Ohhhh! My God! Wayo buga min wutsiya da kyau. Na shiga uku wayo Mijin Uwatana, buga min zakkar dinka, ya tab'o min ma'aji'yin dadina, wayyo Allah shi yasa nake sonka, maza buga min Zandariyar ka, wayyo Allah zaka kashe ni ne. Maza zuba min wutsiya! Kara buga min wutsiya wayyo Allah." Juya Hajiya zakiya yayi, tare da rike bon-bon ɗinta yana buga mata sosai, yadda zai tab'o mata gidan dad'inta. Juyar da kai kawai take, tana wani irin gurnani, yana kara Zungure ta, wani irin ihu tayi lokacin da ya janyo zandariyar shi a hankali, yana sake wata irin nishi, tare da tura mata a hankali, dukar bom-bom ɗinta tayi, tana kukan dad'i. Juyar da kai take, lokacin da taji yana ciro zandariyar tare da goga mata mata kan hikimar shi, a samar pin din ta. Sai da ya goga mata, sannan ya kuma raruketa, sosai. Sannan ya zube a gadon yana kallonta cikin murmushi da jin dadi. "Hajiya! Wallahi kinfi autar ki dad'i, wallahi da Nasan da haka ai dako auran ta bazan yi ba. Ni dai karki ce zaki rabu da ni." Shafa fuskar shi tayi sannan ta mike, zaune ta fara magana. "Karka damu! Boy Ina sonka sosai, bari naje Bangkok tranp hotel, akwai abinda ya kawo ne. Ka tabbatar kaci abinci sosai, karka yi wasa da cikinka domin idan na dawo zamu sake kasuwanci." Shafa nonuwarta yayi, wanda suka kuma cikowa Sakamakon gyaran da suka samu. (Kun dauka karya ne haka ba zai faru ba, ki nemi wasu daga cikin porn video na mature women, kiga yadda tsohuwa take gyara nonuwarta, Haihuwa daya biyu, nonuwa son zube ko tsoka babu sun koma PDP fisabilillahi taya namiji ba zai koma kallon yan mata masu tantsantsar ba, sai anyi magana live ke kina jin kunya! Biyo ni cikin abu daya muke so! Kiji yadda tsohuwa take gyara nonuwarta kiji yadda Ake barikanci karuwanci muraran bazan tilasta ki ba, sai tafiyar bata wasa bace! Kowa da tashi abinda ya dogara!) "Gaskiya sweetest Kinga nonuwarki sunfi kome burge ni, gaskiya ban koshi ba." Jabir yace mata. Dariya tayi tare da make zandariyar shi, tace. "Kasan ina da abinda ya kawo ni kasar nan bawai kazo hutawa bane, kawai zamu hadu." Da sauri ta bar dakin, sannan shiga ban daki, ta tsuguna sparm din shi ya zuba, sannan ta share da wani jan kyale ta ajiye ta bude ruwan zafi, tayi wanka sosai koda ta gama babu dan kyalen murmushi tayi ta fita, yana kwance yana kallon ta, wurga Mishi tayi sannan ta shiga shiryawa. Tana gamawa ta nufi kofa sanye take da wata shegiyar doguwar rigar, sai yar karamar gyalen da ta yane kanta, da sauri ya taso ya daki bom ɗinta, sannan ya sumbaci bayanta. Dariya tayi tana cewa. "Dakyau Boy! Idan na dawo yau so nake kayi min wata wawuyar damka, ka duba wancan drowar akwai magani na musamman wanda zai sanyaka jikin you the best man" Dariya ya saka sannan ya sumbaci bayanta, haka ta fita zuwa inda zata yi kasuwancinta. --- Ni kam naga duniya, domin tunda uncle yazo ya baro matar shi ya samin ido, tare da kwace wayar hannu na. Ban kula shi ba, sai ma maida hankali da nayi akan jarabawar mu da yake gab da zuwa. Kwanan shi biyar sai ga Matar shi. Tunda ta kalle ni, sau daya ta zabga min harara, ban kuma barin mun hadu ba. Abu daya na sani shine mijinta yana zuwa kwasar baiwar da Allah yayi min. Tunda a part din mu yake zuwa cin abinci. Ya ci kuma ya kara da shayi, ina kallon renin Hankali. Sauri nake zan tafi islamiyya, hankalina yayi gaba, kawai naji an sheke min wuya ta baya, a hankali na juya. "Linah! Saketa yanzun kina mata wani abu wancan tsuhuwar banzan zata ishe mutane da jaraba." "Please! Mamie ki bar ni na kashe wannan yar karama karuwan, kina premature, har kin san ki koyi yadda zaki janye hankalin namiji, shegiya. Sai na watsa miki ruwan b3t a gindinki, nan ne zaki gane kishi dani is not easy. Sannan na saka wukar nan na kwakule idanunki nan masu kama da na kifi, ashawo kawai. Ki kuma yin girki da Halwani ki gani, sai na kashe ki." Sake min hijab tayi suna nuna min kwalbar ruwan b3t din tare da sharb'ebiyar wukar da ta fito dashi. Tsoron mutanen nan ya gama kamani, ji nake kamar idan na sake nayi ihu zasu kashe ni, nan ma sai da Mamie ta rufe ni da duka, sosai sannan suka sani hadiye kuka na, tare da ture ni na fadi akan hannuna. Sai da kashin yayi kara. Ban iya kuka ba dan matuƙar nayi sunce min sai dai na karasa sautin a lahira, shi yasa na lallaba na mike, na tafi makarantar, dan ban kawo ciwon hannuna babba bane, a makarantar kuwa a sannu zazzaɓi ya fara rufe ni. Kafin a tashi, hannun ya kumbura sumtun, karshe dawo dani gida aka yi, a motar daya daga cikin malaman mu bayan sun kai ni asibiti. Kurawa motar ido yayi, yana cizon bakin shi, ran shi na kuma b'aci. Tabbas dole yau yayi maganin Iskancin da Yumnah ta dauko shi zata makawa suna, shi da aka gaya mishi maza na kawota a mota, bai yarda ba, yau gashi anyi na biyu akan idanun shi. Tawowa yake hannun shi a bude, dai dai na sunkuyar da kaina, inawa malamin godiya nace mishi. "Nagode zan iya shiga da kaina." Kallona malamin yayi, sannan ya ce min. "Allah ya sauwaka." Malamin na barin cikin gidan, Uncle na isowa. Juyawar da zanyi naji ya kifa min mari, a tsora ce nayi baya, jikina na rawa. Zare belt din shi ya fara na juya cikin gidan da gudu, tsabar na rude. Part din Mamie na nufa da mugun gudu, ina zuwa na samu kofar su a rufe yake. Kafin na sake wani yunkuri ya iso inda nake, jikina banda b'ari babu abinda yake, ƙwaƙwalwata ta birkice, ba rasa abinda zan yi. Ban gama tantance abinda zuciyata take sani nayi ba naji saukar Bulalar shi a cinyata. Ihu nayi tare da zuɓewa akan gwiwata, kamar raina zai fita nake jin zafi wanda ya sake tsulls min a bayana shine ya sani ambatar Sunan Abbana. "Wayyo Allah na! Abba Uncle Halwani zai kashe ni, kazo ka ce ni, wayyo Allah na, Uncle kayi hakuri bazan kuma ba, wallahi ban yi kome ba." Rike belt yayi jikin shi ya mutu, idanun shi na cika da kwalla. Amma da ya tuna videon da aka tura mishi d'azun, wani kato na matse ni. Ji yayi kamar ran shi zai fita. Cukumo Ni yayi hijab din ya zame, zame garin ya kama wuyar hijab din ya kuwa tabo gidan laushi, dake idanun shi ya rufe da masifa, bai damu ba sai Hadani da yayi da bango yana magana cikin budadd'yar murya yana tambaya ba. "Wani Shegen ne kika bar shi ya tab'a miki boons? Meye hadinki da wanda ya rungume ki yana tab'a miki boons wato kema zaki dauko halin Hassanah, me yasa kika zabi cutar dani ta wannan Hanyar? Gaya min meye nayi miki da kika zabi rayuwarki sama da tawa, har kin san ki bawa namiji jikinki yana lugwaigwaita, Yumnah! Wato da Hajja tace aure za'a miki shine bari ki fara lalacewa, me zan iya gayawa dangin Mahaifinki idan suka ji abinda kika zama." "Wallahi bani bane, na rantse da Allah bani bane, Uncle numfashina, don Allah kayi hakuri ka bani ruwa." Muryana yana rawa nake wannan maganar ga kukan da nake yi kamar raina zai fita, riko targad'ad'iyar hannun nawa yayi na sake wata siririn ajiyar zuciya na tafi baki daya na zube a jikin shi. Kamar ya fasa ihu haka yake ji, da sauri ya dauke ni ya nufi cikin gidan Hajiya dani, hankalin shi a tashe. ..... "Mitseew! Kinga shegiya ta b'ata mana aiki, Wallahi Mamie sai kinyi da gaske! Domin dai wannan Yarinyar ta gama zagaye Dear dan babu yadda zamu yi dashi. Dole ma nayiwa Mamawo magana, domin kuwa ita tasan abinda zatayi min." Ta faɗa tare da fashewa da kuka, tana fyace hancinta kamar wacce bata ci barkono, sai kuka take sosai. Shiru Mamie tayi tana girmama shaidancin Baby Yumnah, taya sun hada kome lokaci ƙalilan yar banzan yarinya ta lalata musu aikin su. Kallon Linah tayi cikin murmushi tace akwai wanda na sanya aka mata,kawo kunnenki. Suna gama gulmar su, suka tafa tare da fashewa da dariya, sun jima suna kuncewa da daurawa, har wani lokaci. ....... "Meye ka kawo min? Gawar Yar abokinka ko? Halwani Yar abokinka kayiwa dukar mutuwa, sabida zafin kishi? Halwani marainiya ce fa! Bata san dadin Kowa ba sai nawa da kai da kuma mutanen da suka sake domin ta!" "Hajiya kece baki san abinda ya faru ba, amma Yumnah bin maza take fa! Dan baki ga hotunar da aka turo min da video ɗin ta, wallahi Hajiya nayi hakuri sosai, tunda na bar garin nan ake tura min hotunar ta, da abubuwan asha da take aikatawa, Zan mai data kawai gurin Mamanta su karata can amma bazata lalata mana sunan gidan mu ba." Yana gama fad'ar haka ya dangwara ni, yayi ficcewar shiga yana kananun magana. Yana shiga cikin gidan su kuwa. Su Mamie suka shiga zuga shi inda suke shiga ba nan suke fita ba, karya da Karerayi kan Ai Yumnah har ciki tayi Hajiya ta zubda mata shi, sabida Iskancin da Yumnah take yi shi yasa aka dauke Dilshad aka kaita dayyi'fa. So-so mugun abubuwa dai duk na Yumnah ce!" Meaning of Yumnah! Happiness or Blessed! Meaning of Sarinah Satisfactory or calm! Cool Meaning of Dilshad Happy! Glad! cheerful Meaning of Khuwailah. A little or young female gazelle or name of Women Meaning of Linah Gentle or soft Meaning of Mayah Natural or Power! Wealth... _Na kusan gama Free Page! Saura kiris insga _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....https://my.w.tt/BrBZPghCF8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                            💝💝💝 _Barka da Sallah_       _IDAN BAKI SHIRYA BA KARKI B'ATA MIN LOKACI 👌 akan kayan Matar da nake sayarwa, Nayi nisa! Hmm bazan baku labari ba, amma matan da suka isa da kansu suna nan a hanya! Matar So! Mowar mata ba bora ba namiji na kanki yana jan tsaki! Sabida babu tasty,! Infection da sauran ciwo sun kashe miki abinda zaki yi alfahari dashi, ka rasa ta ina matsalar k'iyayyar ki da namiji yake! Waye ya gaya miki muna cutar ki, 50k ake sayan shi a gurin yar Nijar duba IG kiga Ni, A gurin Jaruma kuwa 100k ne, a biya kuma bita da Alkhairi, sai namu da yake 5k hankalinki ya tashi jeki sha na 1k zaki dawo inda kika gudu, maganin mu babu wani chemical babu kome islamic herbal ce sayan na gari mai da kudi gida sai an gwada akan san na kwarai! Koda yake kunsan mu masu aikatau din nan kullum idanun mu da brain din yana tara lissafi sabida mu ba olodo bane😜🤣👌😜 Indai zamu ji kiririn wato alert ai babu ruwan mu! Mu dai Allah ya azurta mu da gumin halak_ 1️⃣8️⃣ No edit da🤷😒        Ran shi ne ya kuma b'ace, taya ma zan yarda da wannan al'amarin, yarinyar da ya gama tanadarwa kan shi, ashe har wasu sun rigashi lasar abinda yake tanadar wa kansa.         Bai tab'a jin sha'awar aikata wani mugun abu ba, amma yau da Baby Yumnah ta kure shi yaji a ranshi sai ya nuna mata maza suna suka tara.      Dole ya nuna mata akwai banbanci tsakanin shi da gayen da yake latsata.     Tsaki yayi tare da barin gurin saboda surutun su Mamie Kara tunzura shi yake, ya koma part din shi, ran shi na kuma b'aci.     Dole ma ya maida ta gurin Mahaifiyar ta, dan ya gama fahimtar zata iya yin lalacewar da yafi haka, ya fasa nuna mata halin shi kawai za tattarata ne ya kai ta gurin Mahaifiyar ta.              Ya gaji da ganin bakin ciki, dama can ta gama lalacewarta kamar yadda Mamie tace, yarinyar har tasan bin mata ba iya bin maza ba.           --- Kiran Papa Hajiya tayi yazo yaga halin da nake ciki, kiran Uncle Tayi cikin damuwa yayi mishi faɗa sosai, sannan ya sanya shi ya kai ni asibiti.    A can aka samu na farfaɗo, ina bude idanuna na gan shi a kaina, ihu na saka tare da niman kwace hannuna zan gudu, zuba min ido yayi kafin ya dalla min harara.           Bai ce kome ba, har aka gama min, sannan ya riko ledar maganin da aka zuba min, yana kisama abinda zai min, a wannan lokaci, yadda ko sunan namiji naji sai na gudu.                 Tunda muka shiga motar nake kuka kasa kasa, har muka isa wani hotel a bayan garin Riyadh, nan ya kai ni. Tunda muka shiga get din na kalle shi cikin kuka nace. "Me muka zo yi anan don Allah ka mai dani gurin Hajiya wallahi ban tab'a zuwa irin gur.." Bud'e min bakina yayi, ya ciro wata yar karamar gun, had'iye yawu nayi. "Ki share min wannan hawayen ko na harbe kanku"             Da sauri na goge sannan ya fita tare da suke bindigar shi, yazo ya bude min kofa, na fita kai na a sunkuye ina mai jin na tozarta.                Har cikin hotel din muka shiga bayan ya biya kudin dakin muka wuce, tunda muka shiga na tsaya a bakin kofa, ina kuka tare da rokon shi don Allah kar ya min haka. Amma ina zuciyarshi tafi ƙarfin shi.            Ban daki ya shiga ya cire kayan shi, tare da yin wanka ya fito daure da towel da sauri na juya baya,sau daya naga su Mommy a tube da wani mutum, shima dan suna falo ne, amma yau nice nake kallon Uncle babu kaya a jikin shi.               Zuwa yayi ta baya ya dauke ni cak dan shi yana ganin ai na zama yar hannu gwara ya karasa tunda babu abinda ba ayi dani ba, wani irin shakekken kuka na sake.              Gadon ya kai ni, sannan ya kashe wutar dakin, tunda ya dire ni na hatsila can Ina rawan sanyi.                "Ki hauro nan kafin raina ya b'aci sosai, munafuka ana ganinki cikin hijab Ashe cin amanar Hijab kike, yau zan nuna miki mazan da suke binki basu ya gamsar dake ba, tunda kema Halin uwarki kika dauko zo nan"                 Shiru nayi ina jin maganar shi kamar ana watsa min ruwa, dake dakin da dubu, har ya sauko ta inda nake ya fincikoni zuwa gadon kuka na saka tare da rokon shi. "Wallahi ban san kome, Allah shine shaidana ban tab'a aikata kome ba, Uncle Don Allah ka yarda dani"      Cire min hijab din yayi wanda yake ganin yayi mishi Shamaki dani.           A jiyar zuciya ya sauke lokacin da yaji hannun shi, kan Ukwu na,. A hankali ya janye hannunsa.   Sam bai san dalilin da ya sashi son kure Yumnah ba, dukda kukan da yake ji tana yi Bawai ya  gamsu bane. Duk abinda zai aikata karshe dole shine zai aureta.                       A hankali ya shiga zame min wando, cak kuka na ya tsaya sakamakon zuba mishi ido da nayi, dan ina saman kirjin shi ne, a sannu nace mishi. "Uncle Ahmad Halwani! Idan ka sami abinda kake so zaka kashe ni ko?  Nima nake gurin Abbanah na huta da kowa baya sona"             "Ok! Kenan kin san abinda zan nima gurinki ko? Yumnah raba musu kanki kika yi? Kin lalata min rayuwa ko? Toh wallahi koda bazan kashe ki ba sai na banbanta miki Tsakanin mu da sauran mazan da kika yi Mu'amala dasu."                 Cikin sauri ya birkitani, tare da janye towel din da ya daura a kugun shi, take hakimar shi ta zuba a kan cinyata, sannan ya saka hannun shi ya cire min kayan na.        Wani irin tsaki yaja lokacin da ya hango ina sanye da farin pant, wanda ya nuna alamar nasaka Always a cikin, tsaki yayi tare da janye min rigar jikins, da karfi ya tsinka min  hannun bra dina, rike hannunsa nayi ina kuka, kunna wutar jikin gadon yayi, idanun shi ya sauka akan pink nipples dina, gashi ina kuka nonuwar suna shaking.     Dancing suke kamar wanda ake kad'a su, had'iye yayi lokaci guda yaji wani irin yanayi ya kama shi, hannu shi ya kai tare da shafa su. Wani irin dad'i ne ya kama shi. Yadda suka kasance soft and smooth. Shafar su yayi yaji su so tender ga wani irin dumi da jikina ya ɗauka,         Jikina ne ya dauki wani keerrma, tare da fashewa da kuka. Janyo bindigar shi yayi ya ajiye min a gefen pillow, sannan ya shiga lasar wuyana zuwa kirjina, lumshe idanuna nayi tare da sake kuka a hankali.                      Kamar mahaukaci, haka sussuce, bakin shi ya kai kan nonuwar, na sauke ajiyar zuciya. Ina kara mik'ewa.                  Sucking nonuwar yake kamar Babyn da ya shekara bai ci ba, sosai yake tsotsar su, tare da lasar wuyana, duk ya rasa inda zai cusa kan shi, wani dadin bala'i yake ji. B'cos jikin baby Yumnah Yana kara rikita shi, dukda bai cita ba, amma yayi imanin irin matan nan ne da ko zaka shekara kana cinsu bazaka tab'a koshi dasu ba.    Dan da alamu zata yi dadin bala'i, ga yan tender nonuwarta masu dadi da taushi kamar auduga, samanta ce ke da dadi har ya soma hango wani irin dad'i zai ji idan ya shiga cikin pin dinta, ai Yana ganin ranar bazai iya rayuwa mai tsayi ba sai a jikinta,             Ga baki daya ya gama kunnowa kan shi bala'i ga wata madarar dadi da yake barar da ita a tsakanin cinyoyina, saka hannun shi yayi tare da janye pant din ya duba, da gaske period nake, jikin shine ya mutu. Dan duk sai yake jin wani irin kunya amma shedan yayi mishi bugun gangan shi.               Mai da min pant din yayi cikin nutsuwa, sannan ya katse cinyata ya shiga durza min hakimar shi, hannun shi yana kan kirjina, yana wasa da nipples din.              Rufe bakin mu yayi ya jefa min harshen shi cikin bakina, tare da lallubar nawa, wani irin tsabar shi da k'iyayyar shi ce take samun muhalli a zuciyata. Duk halin da nake ciki bai sanya shi fasa durza min abinshi wanda nake da yakinin babba ce, domin naji kaurinta a tsakanin laps Dina.                   Da yaga bai kai da biyar bukatar shi ba, shine da ya koma bakin kofar, ya shiga buga min abu kuka nake ina ture shi domin ina jin abin sosai,  wani irin mika yayi lokacin da ya buga na last ya kuwa zuba min ruwan shi mai mugun kauri da dumi a saman cinyoyina,  komawa kaina yayi ya zuba min ido ganin yadda nake wani irin kuka.         Duk da yana jin tausayina, amma bai kai ga nuna min haka ba, janyo Ni yayi jikin shi, yana shafa bayana.             Bai min magana ba, but ina kyautata zaton wai rarrashi na yake, kuka nayi shi mara iya, tsanar shi tafi kome yawa a zuciyata.           A hankali barci yayi gaba dani, me cike da zazzaɓin.          Kara kallon Innocent face Dina yake, cikin damuwa shafa fuskar shi yayi cikin jin haushin kan shi. Wani kunci ne ya cika mishi zuciyarshi, yana shafa bayana tare da yin tir da halin shi.     Meye amfanin bad'i ba rai, idan yana zargi ne minti nawa zai daura auren ya tabbatar da hujja, amma shedan yayi nasara akan shi ya kawo yar aminin shi da ya bashi amanarta yazo zai kwana da ita, toh na nawa kuma tunda gashi nan, yayi abinda bai dace da ita ba.           Duk daren ya kare kansa janye Ni yayi cikin nutsuwa ya shiga ban daki yayi wanka, sannan ya fito yazo yayi Sallah nafilla dan bai tab'a kusantar zina ba sai yau, ya jima yana niman yafiyar Ubangiji akan Kuskuren da ya tafka. Karshe a reatchair ya Kwana, sanyin ac ne ya sanya shi ya koma gadon,  ya sanya pillow ya rab'a tsakaninmu, Amma Ina da sanyin asuba yazo dan ya hadu da hadirin da ya taso, take na gungura na shige jikin shi.                       Sosai na boye fuskana a jikin shi, ina sauke ajiyar zuciya, shima ya gama mantawa dani, rukurkure ni yayi sosai, muka kwana cikin jikin juna.         Sabida ruwan da aka yi bamu farka ba, sai da hasken rana ya ratsa ta Tsakanin labulen, ya sauka akan face din shi. Farkawa yayi ya ga yadda na shige mishi like kitty Yar babyn mage, Mai da min gashina baya yayi, fuskana har yanzun bata dawo normal ba.              Shafa fuskana yayi yana hura min iskar bakin shi, a hankali na bude manyan idanuna akan shi, wani irin kallo nayi mishi, wanda yake fitar da k'iyayyar shi. Tsaki naja tare da mik'ewa sam na manta da ciwon hannuna kawai na mike zaune ai da sauri na koma na Kwanta, dan babu kaya a jikina ma.           Zogi kirjina ke min tare da wani irin zafi, a hankali na kuma tashi, wani kunya zanji bayan abinda yayi min jiya, sai a lokacin naga duk na b'ata jikina da jinin tare da ruwan da ya zuba min, a raina nayi Allah ya isa yafi kwando dubu.                  Towel din da yake side bed na dauka tare da sauka na daura yana kallona, na saka kai zan wuce ban daki ya sha gabana. "Yumnah!" .   D'ago kai nayi na zuba mishi ido, kafin na kauda kaina na fara magana a hankali.. "Ya isheka ko kana bukatar ƙarin? Domin ba dan ina period ba zan so ka sami yadda kake so! Insha Allah kai ma sai anyi da yark..."      Haɗa Ni yayi da bango jikin shi na rawa, idanun shi na kara rinewa. Cikin zuciya da zafin rai na fara magana. "Ga bindigar ka can kayi min duk abinda kaga yayi mika, so what? Tun ban san ciwon kaina ba lots of men suke son suyi abinda kayi dani, basu samu damar da kai ka samu ba, kasan me yasa naji yau nayi magana, Sabida wannan itace Destiny ɗina, na yarda da shi mai kyau ko mara kyau.     Mahaifina ya samu shaidar tarbiyya na gari, bai tab'a yunkurin cutar da wani ba, wallahi da Abbanah ne bazai tab'a maka abinda kayi mishi ba, Halwani da wanne kake son naji, Da rashin soyayyar Uwata ko da yunkurin kashe ni da Mahaifiyar ka da Matar ka suke son to akaina. Wallahi idan Omar ba shegiya ya haife ni ba, sai na bar gidan ku!         I hater you! D'aga zuciyata kalamar tsanarka take fitowa, bana kaunar na kalleka, bana son na kuma jin breath dinka, a kusa dani, kaje na Barka da Allah sabida dukkan mu zamu koma gare shi, idan jikina bai isheka ba zan kuma kara maka, kaci yadda yayi maka.      A cikin shekaru takwas zuwa bakwai naga yanayin rayuwa..." Ban san idan ya tab'a min ba sai dai baki daya na dauke wuta nayi . Ban kuma sanin abinda ya faru ba, kawai na dai farka ne na ganin a dakin Hajiya tana zaune akan abin salla, a hankali na mike zaune. "A ina kuka kwana?!" Ta wurgo min tambaya.       Jikina ne ya dauki rawa, alamar rashin gaskiya ya bayyana karara a kan fuskana, sake mai maita min tambayar tayi..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                            💝💝💝 _Barka da Sallah_ 1️⃣9️⃣ Tsawa ta buga min wanda ya sanya Ni, dirowa daga gadon. Amma tsamin da hannuna yayi ya hanani tabuka kome dan kare kaina. "Bazaki gaya min inda kuka kwana ba? Sai na zane ki."     Tsoron ta da kuma tsoron Allah ya sani sake bayanin da ban shirya ba, dai-dai shigowar shi dakin dan ya duba ni. Tunda nake da Hajiya ina ganin b'acin ranta amma ban tab'a gamo da na yau ba.         Cikin fusata ta juya tana haki, ta nuna mishi kofar da sunan ya juya, kasa motsi yayi karshe ma sai ta kowa da yayi zuwa gaban ta ya zube akan gwiwar shi, ranta ya b'aci sosai, "Wuce ban daki gani nan zuwa gare ki!" Da sauri na shige, jikina yana rawa, juyawa tayi kan shi tayi ta faɗa tana gaya mishi magana masu zafi da kona rai. "Uwarka da matar ka suna zaginta da kiranta karuwa, gashi ka dauki yar karamar yarinya ka kaita hotel har ka kwana da ita, Halwani? Irin tarbiyyan da na baka kenan, ba kome Insha Allah zata koma gaban mahaifiyar ta, tunda nayi iya kokarina baka gani ba, gaggawar me kake da bazaka iya jira ba, jeka Allah ya shirya ka, amma Insha Allah wata sati zata koma gurin Uwarta tunda aure zata yi."      Tana gama fad'ar haka ta juya abinta zuwa cikin ban dakin, ta same ni tsaye a gefe hada ruwan tayi, sannan tace min. "Meye yayi miki kuma ina ke miki ciwo?!"          Sunkuyar da kaina nayi na kasa magana sai kukar da nake mata, goge kwallar ta tayi tana kallon yadda jikina ke keerrma,.   Riko hannuna tayi, ta zare min rigar jikina, janyo kujera tayi ta tura min. Sannan ta  zubawa bra dina da ya tsinke ido, ranta na kara b'aci.             A hankali ta cire min kayan tare da kauda kanta ta shiga min wankar ina kuka a duk lokacin da ta taɓa min nonuwa na, sai nayi kara, gashi sunyi jajjur kasancewar fatar jikina fari ne, duk inda ya sanya bakin shi sai da taga yadda fatar gurin yayi jajjur, nutsuwar da ta samu lokacin da ta tambaye ni, ko p² na yana ciwo ne nace mata. "A'a ai ina period ne" Bata kuma magana ba, sai dai na fahimci ajiyar zuciyar da take saukewa asiracce,. Haka ta gama min wankan na fito bayan ta fita ni kuma nasaka pad, na fito na same su tare da Aunty Taslimah suna tattaunawa, da alamun dukkan su ransu a b'ace yake. Last words din Hajiya ne ya kashe min jiki, na zauna ina juya maganar a raina. _Babu Alkhairi a tafiyar ta! Sau uku ina istihara, kuma Abu daya nake ji babu Alkhairi bazan iya barin ta a hannun Hassanah ba, amma zan barta ta mata hutun sati biyu noma zan je Gomben_ Wannan kalmomin sun tsaya min a rai, ban san me Hajiya ta hango ba, amma an think sometime bad, amma kuma ai Mommy aure zata yi kuma koma ya-ya ne ai mahaifiyata tace kawai su mai dani gurinta tunda zama a cikin su bai da wani amfani.     Yanzun ba dan jiya ina period ba, da shikenan rayuwata bata da banbanci da nasu Mommy, nima na zama ƙaruwar kenan, kuka ne ya kwace min. "I hater you Uncle, i hater You. Ka cuce ni Allah sai ya saka min, duk me kirana karuwa sai Allah yayi mana Hisabi dashi, Ya Allah na kawo karar abinda mutane suke min Ubangiji ka bi min hakkina, Ya Allah nayi imani kai ka tsiratar da Noah da Mutane shi, ka tsirarta da Abraham daga sharrin majuwar da mushrikai, kaine ka tsirarta da Moses ga Fira'oun Ya Allah Ya Karim Ya Wajudu ya zuljulallu wslm ikram, Ubangiji kai kace bika ayiwa Annabi da'a Ubangiji duk wanda yazo da niyyar cutar dan" Kuka ne ya kwace min, kasa karasa addu'ar, rungume ni su Hajiya, suka yi dukkan su kuka suke Hajiya kukan nayi tare da kallon Hajiya nace. "Hajiya! Me yasa kome sai nice!? Zuciyata kamar zata fashe, Astigafrullah Hajiya me yasa bazan mutu na huta ba? Na gaji da ganin abubuwan sun isa ni, Hajiya ina rayuwa amma bana jin. Dadin kome, ji nake kamar nayiwa kowa nisa kamar na tafi inda babu wanda zai kuma gani na.        Hajiya a yau ji nake nayi ta magana ko zan ji sauki ciwon da kirjina yake min, Hajiya nifa shekaru na goma sha hudu ne da wata biyu, da kwana uku.      Ni ba wata babba bace, kuma naji ance manya suke rayuwar damuwa, Hajiya sabida bani da daraja Mahaifiyata karuwa ce, ko?"   Rufe min bakina tayi, dariya nayi nace. "Hajiya na! Bar Ni nayi magana ina ba haka ba wata rana zaki ga na mutu" Zata kuma rufe min baƙi Aunty Taslima ta hanata, da nuna mata da kai ta barni nayi magana.            Kaina na daura a bisa cinyarta,  zubur na miki. "Hajiya! Annabi Noan! Dan shi da ya haifa kin bin Allah yayi! Sannan Annabi Ibrahim! Mahaifin shi yaki bin Allah, Annabi Lud matarshi taki bin Allah. Asiyah malamai sunyi ittifakin sunanta Maryam, Ma'anar Asiya a Yaren misara, kafirar  Fira'oun, da Azabar Fira'oun yayi mata yawa cewa tayi ya Allah dan karfin mulkin ka ka gina min gida a cikin aljannar ka."          Shafa kaina Hajiya tayi, tana murmushi tare da zubda hawaye, nima murmushin nayi sannan nace. "Hajiya! Kece Malamata ta biyu bayan Abbanah, kece kika gaya min Allah ya amshi Addu'o'in Asiyah!        Hajiya kin ce min wata rana zan yi dariya! Kince min wata rana zan yi farin ciki, Hajiya yaushe wata ranar zai zo? Na gaji na ga wata ranar nan, Hajiya koda na tafi idan ban dawo ba, Don Allah kiyi ta min Addu'ar Allah yayi min rahama! Nima ya gina min gida mafi daraja a gidan Aljannar shi.      Hajiya kiyi min Addu'a Allah baya bi min hakkina ga duk wanda ya zalince ni, Hajiya kiyi min Addu'a, idan zan mutu nayi kyakkyawar karshe, Hajiya." Tunda na fara magana yake jikin kofar dakin Hajiya ya kasa shigowa kuma ya kasa fita, kira likita yayi. Idanun shi sunyi jajjur kamar zai zubda jini. Jijjiyar kanshi har ya fito rad'a rad'a.         Shigowar family Dr dinsu, ya sanya shi matsawa yana mishi bayani cikin harshen turanci, da yadda nake ta surutu, abinda Dr ya fara yi shine, buɗe yar akwatin shi ya dauki allura ya zuke ruwan Alluran ya tawo kusa da Hajiya, d'ago kaina nayi naga Alluran ihu na fasa tare da tuma tsalle zan sauka a gadon.           Da sauri Uncle yazo ya tare ni, muka shiga kokuwa, ina dukar kirjin shi ina cewa. "Don't touch me! I hate you, Mugu kawai me sabon Allah, sai Allah ya saka..." Cak naji an soka min alluran, kuka na saka tare da dukar kirjinshi, ina ya guninshi da hannuna mai lafiyar.         Ina kuka da masifa. "Wallahi ka kuma taba Ni sai na gudu na bar duniya, kuma Wallahi sai.... sai....sai..... Ni ba karuwa bace, ni ka daina zagin Mahaifiyata, duk mugun abinda take I care about her! Ina son Uwata.              Mamie karki kashe ni, tunda kin ce karki kuma ganin naje inda Uncle yake, Don Allah Aunty Linah, ki kyaleni. Babu ruwana da mijinki, ku barni na huta nima...., Dilshad bana so ki bar taɓa min nonuwa na, bana son Wasan banza, idan kika kuma zan miki abinda zai sanya ki dana sani.    Hajiya.... Dake da Aunty Taslima Ina sonku har da Khuwailah baku da mugunta, Hajiya ina son zoben da Uncle ya kawo min nagani a Internet yana da tsada sosai, ki sanya min ban ganshi ba, Hajiya ina son abubuwa da yawa, ina son na zama Malaman Addinin Musulunci.      Hajiya ina son zama wacce zata tsayawa duk macen da aka zalinta, Hajiya Uncle yayi min laifin da bazan iya yafe mishi ba, Hajiya ina son na zama mace mai daraja, ina son nazama nice mai sa'a amma bazan samu haka ba sabida bani da gata sai ke!    Hajiya ina san Imam Sirajuddawla! Yana da kirki bai tab'a kallona da mugunta ba, Hajiya juya ture Ni Mamie Tayi, Hajiya Abbanah yana ihu a daki, Hajiya ga wasu mutane suna dukan shi."   Dukkan su sai da suka zubda kwalla, sabida abubuwan da suke raina yau nake fitarwa, da burin da nake so a rayuwata, da abinda yafi bani haushi, da abinda yafi bakanta min 7 abinda yafi min ciwo, da abinda nake so na fada, karshe na karshe da gaya musu, ga wasu mutane na bina da gudu zasu caka min wuka, yunkurin mik'ewa nake ya rike Ni sosai, likitan ya zuba musu ido likita yayi sannan ya kuma fara musu bayani.       "Ku godewa Allah da sanadin alluran nan ya sanya tafida abinda yake ranta, da bata fada ba, zata iya samun matsalar tab'in hankali, domin zata na yawan surutu, komi kashin magana zata koma gefe tayi ta nanatawa, abinda bai kai na surutu ba zai zame mata kamar abokin hira.       Zuciyarta yayi karami da ɗaukar irin wannan matsalar, don Allah ku kaita tayi aikin Umrah, ku bata lokaci tayi farin ciki. Musanya mata farin ciki da bakin cikin.      Idan kuka sake ta cigaba da tara b'acin rai toh next zuciyarta zata had'iye kowa ya huta, ga magani da zaran kunga ta fara damuwa ko yawan tunani ku  bata tasha, Insha Allah zata yi barci sosai. Kuma zata samu sauƙin fahimtar kome, tana cikin kunci sosai kune zaku iya cire mata damuwar dake ranta.          Kuyi kokarin ganin kun rabata da duk mutanen da ta kira suna takura mata a cikin su har da kai Sir Halwani! Ka rabu da ita ka bata damar ta huta, ka bar takura mata, ka bar samun zuciyarta, inda hali ka janye daga gareta, idan kuma zaka iya sanyata farin ciki toh wannan damar kace kayi ta sanyata a farin ciki, har lokacin da zata koma kamar mutane.           Don Allah ku kiyayye damuwarta"         Daga haka ya rubuta musu magani ya mika musu, sannan ya juya ya fita,bayan fitar shi. Hajiya ta sanya Uncle Halwani a gaba y kwantar dani, ya tafi bata son ganin shi inba haka ba zata iya tsinewa mahaifin shi ai bata san zalunci da Mahaifiyar da matar shi suka min ba kenan, maza ya fice mata a d'akinta ko ta tsinewa Abubakar.... Wait for the next page...... Har yanzun free Pages ne! _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 #Mai_Dambu *https://youtu.be/z5hKGNs_ZSQ* 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                            💝💝💝 _Barka da Sallah_ 2️⃣0️⃣ Tunda ya fita ya jingina bayan shi da kofar shiga dakin yana sauke wasu irin ajiyar zuciya a jere jere, tare da bude idanun shi akan Linah da Mamie da suka shigo dan sunga Family Dr din su.       Kauda kai yayi tare da matsa musu suka shiga, takaici ne ya kama shi yaushe kome ya faru haka bai sani ba.      Jan kafar shi yayi tare da barin kofar dakin, ya nufi apartment din shi. Yana shiga ya wuce dakin shi ya zama yayi a bakin gadon shi.       Zubawa wani hotonta yayi ido, mai dauke da murmushi. Da shi da Omar sai Hajiya wani zuwan su sallah dan hoton bazata wuce 5yrs ba tana sanye da Farin shadda irin nasu dan suma farin shaddar ce.     Tana rike da yar Teddy bear dinta sai murmushi take, shafa fuskar shi yayi a hankali yace. "Am sorry! Baby Yumnah. Ban san me ya faru ba."            Kishingida yayi tare da kurawa karamin frame dinta Ido, Halwani ya zaucce, domin banda Hajiya tayi da gaske toh ban daki ma ba zai gaggara saka hoton Yumnah ba.                .... Tunda suka shiga dakin suke yatsina fuska.        Kallon su Hajiya tayi cikin murmushi tace. "Kinzo gani ko ta mutu ne? Turai kenan! Abinda kuke gudu da alamu shi zai faru.    Insha Allah! Muna dawowa daga Gombe zan san abinyi kuyi kokarin dakatar dani, domin kuwa idan na dakatu na dakatu ne, idan kuma na dawo Insha Allah sai na girgiza zuciyarku,     Wallahi sai na hanaki sukuni, kun karya musu yar su sabida banzan d'anki da kike tunanin naki ke daya ce, har kina da bakin iko da Halwani? Yaron da kika yasar dashi sabida an Sanya mishi sunan Alhaji! Ko kin manta hana shi nononki kika yi sabida son ranki! Zan Bar miki d'anki kije ku dafa Ahmad ku cinye ni kuma na miki alkawarin da zaran na dawo da Yumnah sai na aurawa Halwani sai dai intace bata son shi zan bata abinda take so amma matukar ta amsa tana son shi.       Wallahi ki canza min suna daga harira!"    Tana gama faɗar haka ta nuna musu kofar fita, tare da koran su. Har Mamie zata fita tace. "Ki masa iyaka da shigo min dan matuƙar naga Kafar Ahmad a shashin nan zan tsinewa Ubanshi"          Da gaske Hajiya ta kwayance musu, zama tayi cikin damuwa ta kalli Aunty Taslima tace. "Wallahi bana son tafiya da yarinyar nan zata yi! Dan bana jin nutsuwa a tafiyar!         Wallahi baka tab'a ganin walwala a fuskarta, kullum cikin damuwa take, yadda kika kalleta d'azun aka zaki kalleta anjima, gobe ma haka jibi ma haka.      Gata ma haka bata da wata fara a domin kullum cikin damuwa take.       Zai yi wuya kaji tayi magana, domin kuncinta yafi maganarta yawa, damuwarta ta kame kanta, tausayinta da maraicinta yayi yawa, ina tsoron kar wani abu ya same ta, wallahi bazan yafewa Ahmad ba, dan ya zalunci yar mutane."   Shiru Tayi, tana kallon yadda Hannuna yake sheki, lokaci zuwa lokaci ina sauke ajiyer zuciya.      Bankad'e kofar yayi cikin fusata, kallon shi tayi tare da nuna miki shi kofar da ya shigo. "Wallahi bazan fita ba! Kiyi min horo da kome Hajiya karki raba ni Yumnah Hajiya tun ranar da aka haifeta nake!"         "Auwoo toh ba jiya ka kwana da ita ba? Ko dan ban gayawa Uwarka da matar ka bane! Dan ban gaya musu jiya ka kwana da yarinyar da suke kira karuwa ba! Toh fitar min idan kaga ban yi mata aure da Sirajuddawla ba, Shegiya Uwata ta haife ni, fita kafin nayi maka mugun magana!" "Wallahi bazan fita ba! Babu inda zani! Ki gaya min kome, Hajiya ki rufa min asiri. Ita kawai nake so!"     "Wallahi bazaka aureta ba koda kuwa kana mutuwa ka dawo? Ne bazan baka ita ba"           Fada sosai akayi tsakanin Hajiya da Uncle, Aunty Bata shiga fadar ba, sai dariya da take sosai dan fadar su akwai ban dariya, ga gori. Har da ce mishi. "Karuwi! Kawai, mai bin yarinya karama!" Dake babu kunya a idanun shi ya ce mata. "Naji koma me ai mata tace! Kuma uwar yarana ce! Ni wallahi kuna tafiya zan biyo Ku a nima min aurenta na gayawa Hassanah kuma tasowa wata sati, Insha Allah, zaku sameta ta shiryu dan munyi da ita ta daina wannan abinda take yi."    Tab'e baki hajiya tayi tare da kauda kanta, dan haushin sa take ji a hankali yace mishi. "Mayye na mamajo!" "Ba damuwa Hajiya! Ni idan zaki kirani pant din Yumnah Wallahi amsawa zanyi, kai Ni ko abin auduganta na mata kika kirani zan amsa, balle kuma  ki kirani kaska ko chewgum."     Rike baki tayi tana mamakin yadda yake zuba kamar yaci kudin duba, gyada kai tayi tare da zuba mishi ido, kawai tayi tsaki tana fadin. "Fita ka bani guri!"          Zagayowa yayi gefen da nake ya sumbaci goshina, b'ata fuska nayi tare da tura bakina gaba.           Murmushi yayi cikin sauri ya ciro wayar shi yayi min hoto har biyar sannan yace. "Uwargidan! Kinganta sai kace mage! Dube yadda tayi luff!"    Kai da yasan amsar da zata bashi da bai kuma magana ba. "Ba dole kayi bayanin kamarta daya da mage ba, ai tunda naga tabon a jikinta yau nasan jiya a jikinka ta kwana shi yasa yau kake gaya min, yadda ta kwana a jikinka..." Kafin ta kuma b'aro mishil wani batu yayi waje, sai da ya kusan fita yace. "Hajiya duk abinda zaki fada ki fada Yumnah ta Halwani ce!"     "Sha-sha-sha, sakarai, duk wannan girman kashin da kake gani babu shekaru sai nonuwa ne suke bayyana girman ta, bawai dan ta isa daukar namiji irinka bane, jarababne, bazan baka ita ka yagata a rasa ta inda za a moreta ba, dawo mutumin banza dama miskilancin karya ce. Kayi ta bawa matan ka wahala gashi nan zuwan Jikar Oduduwa masu bautawa dutsen tsafi, ko Ance ban san irin matar da ka auro bane.                   Shashancin banza kwaɗayin iyayen ka yasan sun tabka Kuskuren da zasu shekara dubu suna danasanin. Har karshen su,   Muna nan Allah ya bamu nisan kwana, zaku zo da kafarku.                 Kaga yarinya karama jininka yana tafasa, ka tashi kana haukar kishi akanta, waye zai baka yar shi kaje can ku karata da yar gwal dinka wacce zata kashe yar mutane sabida kai"       Sosai Hajiya ke gaya mishi magana, bai damu ba sai dai kaga yayi murmushi, sabida yasan me yake ji kuma ya yake ji damuwar shi Yumnah! Kuma ko yau Aka ce an bashi ita a matar shi.     Shafa kwantaccen sajen fuskar shi yayi yana hango  yadda zai daka mata wawa!(Kai Uncle anyi mugu! Daka wawa sai kace wani rabon Abinci 🙄😒🤣)        Shi duk gani yake girmanta nan kamar wani babban al'amari ne, nan kuwa kawai yanayi ne da kuma samun kulawa da cimma mai kyau ita ce ke saurin sanya yaro girma, kuma shi abinda yaga jan hankalin shi kirjinta.                Shi yasa yake kara tunanin dole ya saya mata manyan hijabai, karewa ma da akwai abinda zai iya tare kirjinta wallahi sai ya tare, dan yana bakin Cikin ganin tana tafiya kirjinta na tsalle.     Tuna jiya da ya tsulla mata bulala tayi wani tsalle, ba dan ya kame kan shi ba(🤣😩🤭) Allah tsallen da nonuwarta suka yi sai da ya kusan zuɓewa kasa, ina dalili bai ji kome ba, sai da yayi ido biyu dasu.    Nan ne ya yarda mata suna suka tara, Sai da ya kusan sumewa.  Tsabar kyau da kuma burge shi, dole ma yayi da gaske domin ya lura akwai masu iya mishi kafar angulu!                  Yana zaune a d'akin na farka,        Tunda na bude manyan idanuna na zubawa Hajiya murmushi tayi min, sannan Aunty Taslima ta taimaka min na tashi zaune, a hankali nace. "Hajiya yunwa!"        Mik'ewa Aunty tayi can sai gata dauke da mug na tea ta ajiye min, mik'ewa yayi yazo inda muke, ina ganin shi na kauda kaina ina kallon gefe, da sauri na kalli Hajiya cikin wani irin yanayi nace mata. "Kamar nayi magana ko?" Girgiza min kai tayi min tare da bani tea a cokali, na amsa zanyi magana tace maza ta dakatar da ni. "Baya cikin ladubban cin abinci an hana  magana!"   Shiru nayi ina amsar abincin da nake yi, duk yadda naso nayi magana Hajiya ta hanani, muna gamawa na nufi ban daki nayi brush.       Ina gamawa na fito, ban san me Hajiya take gaya mishi ba, amma da alamu yaji haushi na, fuuu ya fice daga dakin, hira suka min har lokacin sallah yayi suka bar ni a zaune nan na shiga tunani sosai.        Ina kuma nazarin rayuwar da nake meye nayiwa Uncle ya zane ni jiya?   Me na tsare mishi, da har ya zabi zane ni jiya, gani nayi bana wani abinda bai dace ba, dokar bai dame Ni ba kamar sauran kiris ya aikata min mugun abu, kallon Hajiya nayi da take tsaye a gabana tana magana.       Kamar wacce ta farka daga barci na kalleta. "Eyye Hajiya me kika ce?!" "Toh Allah ya yaye miki! Kina jaririya dake kina irin wannan tunanin yo koni yarinya karama irina yaushe nayi wannan tunanin." Fashewa nayi da wata irin dariya, wanda ban tab'a yin shi ba sai yau. Domin kuwa bana iya dariya sai dan murmushi da bazaka rasa a fuskana ba, wanda kullum yana nunawa ne hakan dan a san ina cikin farin ciki bawai dan ina cikin damuwa ba.                Rike cikina nayi ina kallonta nace. "Hajiya tsufa dai!" Aikuwa ta b'ata rai ta shiga sababi ita ba tsohuwa bace, sallah tayi tare da barina ina dariyarta.           Can sai ga Uncle bana son ganin shi kawai ya nace min da zuwa, amma bazan ce gurina yake zuwa ba, tunda dakin kakar shi ce.      Dariyar kan fuskana ce ta dauke na cigaba da kallon wayar Hajiya dake kawo wuta yana dauke.                     Sako ba tare da son sanin waye ba, na duba wayar kawai sai naga *My heart is beating! Am sorry* Ban kalli inda yake ba na maida wayar tare da kallon hannuna ina shafa ciwo na.        Sake turo min. _Wallahi banda Hajiya da Mamie ban tab'a bawa wata mace hakuri ba sai kwaila irinki baki san jiya naga babu kome a kirjinki ba_    D'ago kai nayi ina kallon shi cike da kwalla. A hankali na motsa bakina nace. "Allah ya bi min hakkina!"     Girgiza kai yayi cikin damuwa, kamar wani mage. Banza nayi dashi ina kallon wayar da yake ta turo sako, gogewa nake, baki bashi amsa, dan jaraba yaki ya barni sai turo min sakon yake.       Kashe wayar nayi baki daya na cigaba da abinda nake yi, dan na tsane shi na tsane shi, na tsani Uncle Halwani, bana son ganin shi shi.kuma ya dage sai ya shiga alamarina.    Gwara na bar musu gidan su na huta, dan na fahimci..... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 #Mai_Dambu *https://youtu.be/2XSL0tEPCjQ* Don't forget subscribe, comments like nd share Thanks 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                            💝💝💝 _Barka da Sallah_ 2️⃣1️⃣ Idanuna ne suka cika da kwalla, har suna zuba, juyar da kaina nayi, ina kara jin haushin sa. Dama burge ni da yake yi na yaranta ne, yanzun kuma na girma bana jin wannan abin a raina.     Shiru nayi ina jin shi suna hira da Hajiya, wanda take gaya mishi magana amma dake ya gaya mata gaskiya yace mata.    "Hajiya! Wallahi ko kashe ni zaki yi ba zan daina ba, kai ko dole ce ku bani ita."     "Toh fita ka bani guri, sakarai!" "Nagode sosai Hajiya!" Ya fada mata. Kai Yau naga abin haushi, dan takaici da cusa haushi sai wasu abubuwa yaƙe kamar ba babba ba, sam ko burge ni ba yayi. Karshe kauda kaina nayi ina wasa da wayar Hajiya. Ban san fitar shi ba, dan barci yayi gaba dani.         ... Bayan fitar su Mamie da Aunty Linah, tashin hankali kamar zasu yi hauka, karshe Linah kowa d'akinta tayi, ta gayawa Mahaifiyarta abinda yake faruwa, tana kuka. Musamman Hajiya da itace ta sanyata a gaba, nan tayi mata alkawarin ta saka ido, evrythng wll better, dole take ejebo ude, domin ta samo mata mafita, ta bar asarar tears ɗinta, koda zata yi yawo tsirara taba barinta ta rasa Halwani ba. So-so shirme irin wanda yayi believe da odar god, tare da mata affairs akanta. Haka yayiwa Kafaya dad'i, dan tayi imanin bazata tab'a jin kunya ba, how? Sabida Mamawo ta tsaya mata, kuma bazata tab'a barin ina damuwa ya same ta ba.           .... A hankali rayuwa taso sauyawa amma a bangaren but am bored da abinda Uncle yake turo min, is dan Hajiya ta fita shan hantsi silalowa yake, yana min abinda bai dace ba.          Nayi kuka har na gode Allah, sam bana son irin wannan shirme. Shi yasa ban iya keep quiet ba, da ya ishe ni ranar Hajiya taje Asibiti ita da Aunty Taslima, Ina barci kawai naji ana shafa bon-bon dina, bud'e idanun nayi naga Uncle. Tashi nayi zaune ina kallon shi, kara sussucewa yayi yana kallon fuskana,      "U take me! Like abani da gata ko Uncle? And burinka ka lalata min future dina! Me yasa kake min haka da kansan how i hatred you bazaka tab'a zuwa inda nake ba, u always touch me and mye body, ince idn na baka shikenan! Bazan kuma saw your legs in the rum ba?"     Shiru yayi yana kallon, a hankali ya matso zai yi hug dina na zabga mishi wani shegen dirty luk, dole ya koma baya, d'aya hannun da bai da matsala nasaka na zare nyt wear din jikina, sanyayye ya salube farin jikina ya bayyana mishi, tare da Beautiful brst Dina, Wanda duka kasance nppls dinsu dark brown,       Sundan Mike kad'an. Lumshe idanunshi yayi, ya ware su kan abinda yake matukar fisgar shi, yau na tabbatar Uncle Bai da kunya, domin kuwa matsowa yayi sosai kamar zai shige jikina, yana kallon fuskana da suke zubda kwalla, a sannu naji kamshin mouth fresh ya daki hancina, sakamakon jin tongue shi a fuskana Yana lashe kwallar da ke sauka a fuskana.                 A hankali ya kai hannun shi yana shafa bayana, i dd knw meke faruwa sai da naji kamar ana ihu, immediately na kwace kaina a hannun Uncle,Kafaya da Mamie.       "Na mutu!" Na fada a zuciyata, b'cos yadda suke ihu, zaka dauka wani mugun abu ne, amma dake Na mijin duniya ne, sake ni yayi bayan ya rufa min jikina, yayi calm Mamie out, yayinda kafata tunda ta fita taje fnding abinda zata min illa dashi, zare key din dakin yayi ya rufe ni.      Sannan ya zura a cikin pocket din wandon shi.                   Har falon Mamie Suka je, tana kuka sosai. "Ahmad! What my eyes reflect? Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Ahmad u hug dat bitch?! Ko ba haka ba ashe abinda wancan munafukar tsohuwar take nufi kenan da bar maka Yumnah, Ahmad meye ka gani a jikin yarinyar da ko tsarki bata iya ba. Na shiga uku na lalace, da gudu kafata tazo ta wuce su, tana cewa. "wth kill you! Ashawo sai naga bayan wanda ya tsaya miki" .a guje yabi bayanta, dukda yana da tabbacin kofar a rufe yake, but zata iya mishi hauka ta san yadda ta balla Kofar.    Turusss yayi ganin Hajiya a tsaye, tana kallonta cikin murmushi tace mata. "Zaki kashe Baby ko? Maza shiga Ni zan kai ki d'akin da take."         "Wallahi ke tsohuwar banza c...."    Wani irin juyata Ahmad yayi tare da kifa mata wani gigitaccen mari, ya kuma d'agota yana huci yace. "Hajiya! Itace Uwata da narasa soyayyar Uwar data haife ni itace tamaye min gurbin Uwa, kina zaginta, Wallahi ko Mamie da take zaginta bani da wani abinda zan iya mata ne amma da na nuna mata yadda nake kaunar Hajiya"        "You slap me? Sabida na kama ka, da wancan yarinyar kuna kwakule juna! You beat me! Sabida dat bitch! Halwani you shout at me! atleast kana nuna min dis olde woman tafi Mommynka daraja!" (Kunji yadda ake duniya🤣👌 ita aka duka amma tana magana like she doesn't care for what Halwani did)        Murmushi Tayi sannan ta juya gurin hajiya, sannan tace. "Gaskiya! Bokanki yana aiki hajiya, zan zo ki kaini nima na samo sa'a!"               Girgiza kai Hajiya tayi, sannan tace. "Bani key na! Maza ka kira min Buba! Kace mishi kome dare yau ina son na sauka a kumo Insha Allah!"        Rud'ewa yayi cikin tashin hankali, yana fadin. "Wat!! Hajiya ba dai daukar baby Yumnah Zaki yi ba" "Mai lafiya ma! Turaki, ai idan kaga ta kuma kwana ban haifi cikin fulani gaba da baya ba" ta gaya mishi kanta tsaye, tana shiga falonta ya biyo ta, sanya key tayi tare da cewa. "Wallahi naga kafarka a cikin gidana sai na maka abinda bai maka dad'i ba! Kuma zan rufe wancan kofar"           Shi a tunanin shi ai fadar shi da Hajiya ba sabo bane, dan yana ganin zuwa anjima zasu shirya, sai da, Papa ya dawo yaje gaida Hajiya ta sile shi tass,         .... A hankali ta cikin labulen falon ya shige dakin Hajiya, ina sanye da wani haf vest tare da wani cream skirt, Wanda ya hauro har cikina, sai yar top da na daura a samar rigar,   ina zaune tare da Alqur'ani na ina Karatu ya shigo,      Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya karaso gadon, kwashe Alkur'an yayi tare da rungume ni, yana ajiyar zuciya a karo na biyu. "Don Allah ka sake ni!"          Kara rungume yayi, sosai. A hankali ya sanya min zoben da ya saya min ranar da ya dawo,  dukda ina son zobe kamar me, amma sabida yadda na tsane shi, sai ji nayi ina son cire zoben. "Don Allah! Karki ce kinji."     Shiru nayi, har zai fita ya dawo, tare da cewa. "Please bani goodbye kiss!"    Banza nayi dashi na shiga ƙoƙarin cire zoben zan wurga mishi, yace. "Ok! Ok! Sai an jima" Yana juyawa suna karo da hajiya,. "Turaki kenan! Ai san ka shigo! Na Barka ne kawai sabida iya yau gare ka, Insha Allah gobe bazaka kuma ganinta ba, dan muna  isa Kumo shikenan"         Daga haka ta isa bakin gadon, ta zauna tare da mika min ticket dina, cikin sanyin jiki na leka, ina kallon shi.      Abinda yayi min ne ya fado min, ban kuma ce mishi kome ba na b'ata rai sosai na bude karamin bakina na fara magana. "I would like to said thank you! Da irin Alkhairin da ka min!" Sauka nayi daga gadon zuwa gaban shi.        Hawaye na zuba a idanuna, "Tun bansan meke faruwa ba! Uncle kake dawainiyya dani! Har yau kana dawainiyya dani.       Dole nayi maka godiya, kai da hajiya my second Mommy, sai Aunty Taslima ma, ban san me yasa Hajiya ta barmu dashi ba, tana fita ya janyo ni jikinshi, yana kallon cikin idanuna da suka jike da hawaye, eyelashe yayi zaro-zaro a jike, sai lips dina da suke shaking kamar na fito cikin ruwan sanyi.                  "Thank You!  You make Me Happy! Thank You Yumnah You are de best lady in my hrt." Kuka nake a hankali ina kuma tuno lokacin da ya dage sai ya kwanta dani, kuka ne ya kuma cin karfina, tare da k'amk'ame shi ina shashekar.              Rike ni yayi yana kallon yadda nake shigewa jikin shi, d'ago kaina yayi, a hankali ya shiga bani wani passionate kisses, ban tab'a erect na wani abinda yake min ba, amma yau naji wani irin yanayi me hade da shauki, tare da wani feelings.             Mai dani jikin bango yayi yana bani hotter kisser Wanda ya kusan sani zuɓewa kasa, rike rigarshi nayi cikin dauri kwalla na zuba a idanuna, a hankali na zare bakina. "Uncle Ahmad I hated you!" "Thank you! Baby"             Kuka nake Sosai, dakyar ya kyale ni, sai da Hajiya tayi gyaran murya dan bata shirya ganin tashin hankali ba, tunda taji ina cewa na tsane shi da karfi shine ta dawo, ita ta bamu guri muyi sallama ne, bata san shi kuma namamajo cinye min baƙina yake ba.          Tunda ya fita yaji baki daya ya gama, fita hayacin shi. Gurin Linah ya nufa, tana kwance tayi rubda ciki, tana ganin shi kamar mara gaskiya ta tura wani abu a kasar pillownta.   Bai damu ba, dan shi mutum ne da bai cika bincike ba indai bai shafe shi ba, mik'ewa tayi tana mishi wani irin kallo.             Haurowa gadon yayi cikin borin kunya ya shiga rarrashin ta, ganin zata yi amfani da damar ta gurin bashi wahala,tare da kafa mishi doka da rokon. Sai ya bar mata Briton Mall din shi wanda yake London.      Kallonta yayi sosai, Kafin ya janyo ta yana fadin. "Karki damu zan kara miki har wanda yake nan jidda!" Ga baki daya a uzure yake, kamar mayunwancin Zaki da ya shekara bai ci kome ba,     Ganin haka ta shiga mishi yauki, lokacin da ya fara romance da ita,.kawai hasashowa kan shi dadin da zai ji a jikin Baby yake hangowa... Shi yayi imanin da Allah, baby zata yi dadin tsiya, ga sama ga kasa, har yaga yadda zai yita b'arin madarar arzikin shi.          Sosai ya gurje Linah kawai yayi ne, bawai dan yana jin dadin ta ba, kuma babban matsalar shi da ita, wani irin karni da take fiddawa, duk da bai tab'a kusantar Yumnah ba, a duk lokacin da ya tab'a ta sai ya kwaso kamshinsa, domin kuwa tana amfani da turarukan da yasan Hajiya ce kad'ai ke amfani dashi.       Ko shekaranjiya, kamshin miski yaji tana yi, tare da wani shegen turaren oud, kauda kan shi yayi bayan ya gama b'ata lokacin shi bai ji yadda yake so ba, ya koma gefe can yana sauke ajiyar zuciya.                  Bawai ya samu nutsuwa bane kawai shi karnin da take yi ne ya dame shi,(🙄😠🤔 ji dan banza baka san tana karnin ba shekara biyu sai da ka hadu da African chicken 🤣👌 kazar gida kenan)        Shafa bayan shi tayi cikin damuwa dan itama bawai ya ishe ta bane.   Aikuwa ya b'ata rai sosai, juyawa yayi da niyyar masifa, yaga ta rikide mishi Yumnah! Bai san lokacin da ya far mata ba, yana yi yana kuka.     Tare da fadin magana masu dad'i, Halwani bai sami kan shi ba, sai da yayi mata sau uku masu lafiya sannan ya janye dan itama yau sai da ya bata tsoro dan ya gama kureta. Kuka take amma yayi banza da ita, sai da ta fara ce mishi zata yi pupu....  (Ina son na kara yawan free Pages! Amma wallahi sabida wasu dalilai ina jin zan iya takaita muku daga 25 Insha Allah, sabida bana son kananun magana.)_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....*https://youtu.be/uB3aHEvoqCk* 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                                         💝💝💝     _Barka da Sallah_ 2️⃣2️⃣       Shirya min kaya Hajiya take, ina zubda kwallar dake sauka a idanuna. "Hajiya!" A raunane ta kalle ni, sannan tace. "Karki fara min kuka! Bana son cika kunne!" Duk yadda naso nayi magana ta hanani, haka ta gama shirya min kayana, tsaf sannan ta zauna tana kallon yadda nake rike da Wayata.             "Yumnah! Shi rayuwa dake gani wani sha'ani ne na Ubangiji, shi ya tsara mana yadda ya dace mutane suke sauya tsarin su zuwa wata tsari na daban.                           Hakuri da juriya sune matakin nasara, jajjircewa akan gaskiya sune tsannin nasara, Yarda da Kaddara wacce ba kome bace facee rabauta! Imani da Allah shine linzamin dake samar da wadatar zuci, Da'a ga Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama! Tace hasken rayuwa, idan kika rike kowani matakin rayuwa.       Zaki yi nasara Insha Allah! Amma sai kinyi hakuri, domin babu abinda, zaka samu a rayuwa babu challenging, Idan kika gan shi babu kiyi nisan kiwo da shi. Babu alkhairi a cikin shi.            Zaki ki samu nasara a rayuwar ki, amma sai kinyi hakuri. Allah ya kawo ki cikin wasu irin mutane ne da basu san meye adalci ba sai kansu da zuciyoyin su.        Insha Allah idan muka dawo zan baki dama kiyiwa Sirajuddawla magana, idan bai sonki Ni na miki mijin da zaki huta idan kina tare dashi babu wanda ya isa yayi miki ihu, zai zame miki Inuwar Gajimare a yayinda kika rasa inda zaki huta shi zai tsaya miki.       Zaki zama abun alfahari da Alfarma, kiyi hakuri ki rike Allah da Annabin shi, sai duk wuya karki yarda sallah ta zama hujja akanki, ki rike ibadarki zaki sha mamaki a rayuwar ki"      Kuka nayi har na godewa Allah,     Nasiha dai-dai gwargwado Hajiya tayi min, am feeling bad like my destiny wll take me away from any! Dafani tayi na bude idanuna tare da huging ɗinta ina kuka.                  "Hajiya zan yi missing dinki, Hajiya nagode sosai."                       Tashi tayi ta janyo hannuna, zuwa falo Uncle na gani sanye da wata classic fit suit, sai monk strap shoe, a sanyayye yazo ya amshi jakar hannuna kallon Hajiya nayi ta kauda kanta cikin damuwa tace. "Don't worry Allah Yana tare daku, bazan sami kaiki ba sabida kafafuna suna ciwo, but insha Allah ina nan zuwa gombe."         Kwalla na goge, sannan na gyad'a mata kai.          Ina kuka, haka muka fita ko kallon inda muke bayi ba dan ya rigani fita, ita da Aunty Taslima Suka rakone.       Kin kallon su nayi dan nasan zuciyata ta karaya sosai, a hankali na shiga motar tare da juyawa na kalle su ta baya ina share kwallar idanuna.       Hannun shin naji a saman lap Dina na kalle shi, tsare gida yayi cikin nutsuwa yace min. "Better stop dat cried sabida kina damuna cinye ki zanyi d'anye kuma bawai na koshi bane, zanyi maneji be kawai"      Shiru nayi ina jin shi yana matsa min cinyar, daga nan Makka muka wuce. Sai da muka yi three days, muna umra sanan muka wuce Madina, muka yi a ibada a can, kafin ya sanya ni gaba muka nufi. Japan domin ya duba wasu abubuwan da ya bari, ranar da muka isa mun samu an gyara kome na gidan.    Tare da nuna min dakin da zan zauna har da closet ɗina, kayan wasan yara tun daga na jarirai har na manyan.             Murmushi nayi a raina nace. "Uncle Ahmad! Sarkin rikici!".         Buɗe closet din nayi tare da dauko wasu kayan rigar karami ne, mai dogon hannu. Amma ta kirjinshi a bude yake, sai wandon iya cinyata, wannan shigar shi ya nemi nayi mishi don Allah.               Da na fara bori yace min. "Ki gama borinki idan nazo da karfin tsiya zan tube ki na saka miki!   Kuma wannan fushin da kike yi, idan nazo dole na sanyaki smile ko kuma na cinye abinda kike b'oyewa a rigarki" Yana fadin haka amma hannun shin yana cikin rigana, shi yasa ina shiga dakin kamar yadda ya faɗa min kome na cikin da kayan da zan saka mishi, sannan yana son nayi miki delicious na abinci kafin ya dawo.       Don Allah na dauki hakan a matsayin last moment da zai gudana a tsakanin mu, na gaza fahimtar wani irin tsanar shi nake ji, but ina jin yana bani haushi.                    Zanyi mishi abinda yake son dan mu rabu lafiya, sannan na shiga wanka.                   --- "Daughter! I promise you, babu abinda zai faru, Insha Allah bazai auri wannan jinjiran ba. Premature ce fa, Yarinyar da banda nonuwa babu kome na gani a gurinta."    Kallon renin hankali Linah tayiwa Mamie tana murmushi sannan tace. "Wallahi In-law na rantse miki Ni nasan waye D'anki premature Bata Kai daukkar Namiji ba! To ai shi abinda yake nima kenan mace yar dai-dai shi wacce zata dauke damuwar shi, ba guzuma ba, yarinyar da idan tana tafiya kamar an dasa mata bom² ɗinta ita ce premature, Yarinyar da duk yadda zaka yi da ita bazaki gaza ganin yanayin girman standerd boons dinta ba.       Yumnah Bata bukatar brzt idan tasaka su toh tallatar da nonuwarta yake, itace zaki kira da premature, toh wallahi bari na gaya miki ban yarda shekarunta 14yrs ba, by now ta hada kome nan da 10yrs maybe sai yan maza sun gudu!    Kawai ki mishi barazana ya rabu da ita in ba haka ba, zanyi foqrce myself na kasheta." Tana gama fad'ar haka tabar falon, tasan waye Ahmad shi mutum ne da bai iya boye abinda yake so nunawa duniya kaunar shi da abin yake.             Shiru Mamie Tayi tana nazarin maganar da Linah tayi kuma tana hango kamshin gaskiyarta toh ya zata dakatar da Halwani.                       *Barazana!!!* Abinda Linah ta gaya mata shi zuciyata ya kuma mai-maita mata.     Shiru tayi tana nazarin abinda ya faru, janyo wayarta tayi ta shiga kiran shi Abu daya yake fada wayar a kashe yake.     Haushi kamar tayi ihu....            --- Tokyo.         Unguwar da ya kawo ni, itace unguwa mafi tsadar rayuwa a cikin kasar Japan, unguwa ce da ko motar haya bata zuwa gurin, daga nissan sai Bugatti da Benz da kuma manyan motocin alfarma, kasancewar Unguwa ce ta attajirai na kasar da kuma na wasu makotansu. Irinsu China da Korea, har da wasu daga cikin Celeb, ga kuma yan kasuwa.         Dake kasa ce mai doka da oda ko yan siyasar su basu da gida a unguwar amma sai ga yan siyasar kasarmu.        Kitchen na shiga na girka mishi basmati rice and veggies na   soup and grilled chicken sai salad da fruit juice.         Domin gidan kamar an san da zuwan mu duk akwai kome,  ita kanta rice din da curry na dafa shi.     A hankali nake jerawa akan wani dinning table dake,     Wanka na shiga na bayan na fito nazo na kalli kayan da na ciro, na zuba uban tagumi, a hankali na dauko wata bra pink, sai pant Shima pink din sannan na saka bom short rigar wanda idan na mikar da hannuna cibiya ta zata iya fitowa waje.                Ina gamawa na nemi wata jellies shoe nasaka, sannan na duba yan kunne fashion na sanya.  A hankali na shiga shafa turarukar wanda ya dace ace na shafa kafin na saka kayan jikina, haka dan wauta na kuma cire kayan na shafe jikina sannan na kuma mai da kayan.      Ina gamawa na zauna a bakin gadon, ina tunani. Ƙarar computers naji alamar an shigo gidan inda yace. "Welcome to Mrs Halwani Nafada Mansion?"        Tab'e baki nayi ina nazarin waye a hankali na duba closet din na dauki wata baby purple top na daura a saman rigar, sannan na fita a hankali  a tsaye yake jikin kofar, kallon kyawawan lap ɗina yayi sannan ya sauke idanun shi akan inda yafi fisgar shi.                       Kasa motsawa nayi, kaina a sunkuye ina wasa da fingers dina, takowa yayi a gajiye.     Yana isowa ya sanya hannun shi duk a k'ugu na, da sauri na d'ago kaina ina kallon shi.        Hura min iskar bakin shi yayi, yayi na sunkuyar da kaina, had'iye kukan da ya taso min na fashe da wani irin kuka, jikina na rawa.                  Dawo dani saman kujeran falon yayi, riko hannuna yayi tare da rungume Ni yayi yana sauke ajiyar zuciya, a hankali yake shafa bayana,  har nayi shiru.                        Hannunsa naji yana tafiya wani gurin, da sauri na girgiza mishi kai, d'ago Ni yake son Yi na cusa kaina a gefen kirjin shi, janyo ni yake son yi ina zame mishi. Haɗe bakin mu yayi, na fashe da kuka ina dukar kirjin shi,                    Maida hannuna yayi baya, tare da sarke hannun mu da juna. K'iyayyar shi nake ji sosai.     Tsabar shi ya kuma ninkuwa a raina, sosai yake ban san dalilin da yasa yake ganin araha na ba, amma baki daya ji yaƙe kamar ya karasa aikin shi a wuce gurin, domin kuwa nonuwana sun sha azaba, kafin ya kyale ni bayan ya gama abinda zai yi.          Kifa kanshi yayi a fuskana yana lasar fuskana cike da wata irin soyayyata, rungume ni yayi ina sauke ajiyar zuciya,  bude ido nayi na ganni kwance babu kaya a jikina, sai pant dina.  Shi ma kuma dogon wandon shine a jikin shi, wasa da gashina yake, a hankali yana fada min wasu manyan kalmomin romancing wanda ban san inda zan iya fadar su ba.                  Luff nayi a kirjin shi ina sauke wasu zazzafan kwalla. Sannan hannuna na kai bakina ina wasa dashi ya kalle ni cikin jin dadi yadda nake zubda kwalla ga yarintar da nake hakan ba karamin burge shi yayi ba, musamman yadda nake sauke kwalla da ajiyar zuciya lokaci guda,. Murmushi yayi ya dauke Ni zuwa dakin shi.    Wanda Babu yawan tarkace, amma ya hadu sosai domin kome na ciki Whiter, hatta labulyayen.         A hankali na wuce dani, ban daki, dira nayi da sauri ina b'atw fuskana zan b'are mishi bakina ya yi maza ya bude showe tare da haɗa Ni da wall din yana min wani irin kallo, wanda ban san ma'anar shi ba.         Shafa min showel gel yayi sannan ya cigaba da bin jikina dashi kuka na saka mishi yayinda nake kai mishi duka da hannuna duk biyu ina cewa. "Ka kyale ni! Bana so, u are wicked am suffering da abinda kake min,  na gaji ka kai Ni gurin Mommy na, ka kyale Ni mugu kawai. Idan yar ka akawa abinda kayi min ya zaka ji?."            Shiru yayi sannan ya fita a dakin nima na Wanke jikina sannan na sauki wani karamin towel na fito, baya dakin but naga kayana a dakin. _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 #Mai_Dambu*_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                                         💝💝💝     _Barka da Sallah_ 2️⃣3️⃣      A sanyayya na shirya tsaf, cikin wata green gown, Mai shegen kyau da ɗaukar eyes, iya cinyata. Sai legis da Black, sai dan karamin veil siriri na daura akai, a hankali na fito falon ya shirya cikin kananun kaya sun kishi kyau, sai aiki yake. Yana ganina ya mike, tare da kwashe kayan shi zai bar falon, "Ni kam kazo ka mai dani gida! Tunda bazaka kai ni Gombe ba!"          Juyawa yayi yana kallona, kasa nayi da idanuna. A sakalce na fasa mishi ihu, tare da buga legs Dina a kasa, ina cewa. "Wallahi sai ka mai dani gida! Na gaji da abinda kake min"        Kallo na yayi cikin nutsuwa, sannan ya tawo inda nake, a makurewa nayi a jikin bango tare da rutsa idanuna nayi tare da fashewa da kuka, ashe mantuwa yayi yazo ya dauka, yana dauka ya bar min falon ban kuma ganin shi ba, haka na gama tsayuwata na bar gurin.         Sosai Uncle yake garani, domin kuwa yaki kai ni Gombe, dan haka nayi ya nacin zaman jiran shi, amma har barci yazo yayi gaba dani bai zuwa.     Yana shigowa ya ganni a wannan halin zai d'aga ni zuwa dakin shi.    Wani lokaci zan farka na ganni a cikin jikin shi muna barci, kafin nace zanyi magana wani barcin yayi gaba dani.         Wannan yanayin na matuƙar d'aga min hankali, wasa wasa sai da muka kwashe kwana biyar, a na shida ne ya sanya ni a gaba na shirya muka fita yawo,          Kwana uku ya ware min muna fita yawo tare da siyayya da kuma ciye ciye, sai da ya tabbatar da na samu nutsuwa sosai har na fara sakewa dashi ranar muna bakin wani gurin shakatawa.                        Riko hannuna yayi na zuba mishi ido, a cikin yan kwanaki ƙalilan ya sauya min Alkiblana daga sanar shi zuwa matsayin da nake bashi da, sunkuyar da kaina nayi ina sauraron shi,    Na kasa tabuka kome. "Hmm! Insha Allah yau zamu bar garin nan, idan muka isa zan miki magana idan zaki iya fahimtata toh."   Shiru nayi ban kuma cewa kome ba, sabida yau da zamu bar garin sai naji ina matuƙar kewar shi.     Sau goma zai shigo sai ya ta kale ni, ana saura mintinan arba'in mu bar garin, ya zuba min wasu irin kallo cikin fitina da azabar sha'awa.      Tasowa yayi tare da zama kusa dani, yana me sauke ajiyar zuciya.         Saukar dani cafet yayi, a lokacin guda ya birkito ni zuwa saman shi.             Yana kallon fuskana, a sannu na sauka akan , na mike tare da barin falon. Banji haushin sa ba, yau dan nima ina ji a raina idan na tafi sai wani ikon Allah mu sake haduwa, dan ina tsaye a bakin mirror ina hada kayan shafawa na, yazo inda nake. Jin hannun shi nayi a saman cikina ya daura kan shi a bayana.     Tare da goga min fuskar shi a bayana. Ban ce mishi kome ba, fata na mu rabu lafiya.          Dakyar ya fita, lokacin da ya dawo na gama shiryawa. Daukar jakana muka fita, duk da naga akwai damuwa a tare dashi baki bashi fuskar da zamu tattauna dashi.      A haka har muka isa airport din, ya gama mana kome sannan yazo ya rike hannuna muka shiga jirgin.                 ---    Matar shi da Mamar shi hankalin su ya tashi dan gani suke kamar zan cinye shi a can, bayan shi yake cinye ni. Kira waya na safe da ban na dare da ban.         Har Papa suka gayawa shi kuma ya nemi shi da layin shi na Japan,    Sunyi magana sosai da Papae karshe yake gaya mishi ya nima mishi auren Yumnah, yayi mishi alkawarin zai zo har goben idan ya samu sarari.            Nunawa Mamie yayi bai samu layin Ahmad ba ai kuwa kamar mahaukaciya haka take ta hauka, Linah sai ta haura zama tayi ta mata dariya idan ta sauko ta kuma zigata.           Ga shegen tsegumi da hada husuma, dan sai da ta haɗa Mamie da Khuwailah, Mamie tayi mata fada sosai, ana kwana biyu ta kuma hadaya da Hajiya, sun san Hajiya ba kanwa lasa bace.     Shi yasa Mamie Bata yarda sun ja rigimar da sauri ba, suka koma gefe suna zagin Hajiya da sunan munafuka,           Sam Mamie bata fahimci abinda Linah take mata ba, domin kuwa zata mata duk wata ladabi, domin jin wani irin aiki Halwani yake da kudi suke shigo mishi haka, amsar daya ne ai kashin arziki ne dashi.    Abinda ya dame ta, wani sakon shi da ta tab'a karantawa ta Email d'inshi, wanda ta kasa fahimtar inda sake dosa.               Abinda ta fahimta an saka WSOROW! Bata fahimci abinda sakon yake nufi ba, Amma ta fahimci akwai batun kudi a cikin sakon, dan haka tayi amfani da nata kwarewar da ta iya, ta kwashi kudi me masifar yawa.                  Bai ce mata kome ba, amma da ya duba sakon yaga an bude kuma an tab'a mishi dukiyar shi, murmusawa yayi sannan ya cigaba da kallon ta                     Damuwarta tasan ma'anar kalmomin da suka tura mishi kudin baki daya, tare da sanin meye gaskiyar kudin, bincike ta fara yi akan shi, Lokacin da ta b'ata tana bincike shi kawai ya turo mata duk bayanin da take bukata, kafin tayi wani yunkuri tuni ya lalata mata computer dinta,        Karshe tana ji tana gani Computer ya zama bai da amfani, domin virus ya tura mata, gashi dai zai samu masu mishi kutse, baya damuwa sai ka nutsu take ya lalata maka computer.      Dan haka hakura tayi dan babu amfanin shiga gonar da ba naka ba.          --- Gombe....           Gombe gwambawa diban fari ba a kwana da ku ba, an tashi daku.       Zuwa na da nayi wanda ya zame min silalar rikidewata wata abar damuwa, mara amfani a cikin al'umma. Mun iso da dare gidan Uncle da yake G.R.A muna isa dan gidan yana kusada bayan government house ne.       Yau itace ranar da na san nayi abinda azo a gani, a gurin Uncle, domin tunda muka sauka yake bina da ido, har ya tafi masjid nima nayi alola da sallah, kwanciyata nayi dan na huce gajiyar da na kwaso, biyo nie yayi dakin yazo ya kwanta a bayana tare da zuba hannun shi a bayana yana wasa da jelar kitsona.                 A hankali yake min wasu irin romance masu matuƙar tsayawa a rai, dukda raina baya so, amma haka nayi lumo, ina jin shi  har ya gama dan sam bana jin dadin abin takura ni yake, Ni kaina. Nasan ina cikin damuwa sosai,  dab zai tashi naji mara na yana masifar ciwo, rike shi nayi cikin sauriya na shiga juyawa har ya dawo da sauri ya duba ni, wani irin zufa nake fitarwa tare da wani irin gumi.     Sosai Uncle ya rude, cikin tashin hankali nace mishi. "Don Allah ka kai Ni gurin Mommy na, kaji"      Durkusawa yayi a gabana, tare da d'ago ni, ya shiga min wasu irin Yaren mutanen na daban, tare da taimaka min, har na samu na juyar da bakin maina, (🤣👌 Gudun kar mu lalata masu karamin kuzari! Akwai good job na gaba ayi maneji da wanna yaren)   Wani irin rawa jikina ya ɗauka, kafin wani lokaci na b'ata inda nake kamar anyi watsa min ruwa,  tasowa yayi cikin wata irin Fitina,  ya hauro gadon, yana shafa ta ko ina na jikina. Sosai ya zauce nima dai kamar shi haka na biye mishi.    Sai da muka yi nisa, kawai ji kamar muryan Hajiya tana min nasiha kafin zuwan mu, inda take cewa.           _Ki kame kanki! Ki kuma rike darajar ki na Y'a mace ina nan zan cigaba da miki addu'o'in Insha Allah bazaki tab'a zama abin kunya a cikin al'umma ba"        Da sauri na kwace kaina na sake wata irin kuka, shima sai lokacin ya fahimci irin Kuskuren da yake aikatawa, shi da ya zauna da manyan mata, basu tab'a d'aga mishi hankali ba, ga Linah nan Gara shi take akan hakkin shi. Amma bai tab'a damuwa ya afka mata ba sai wannan yar jaririyar.        Dafe goshinsa yayi tare da ambaton. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!"                 Kallon kan shi yayi babu kaya sai yar boxes, itama saura kiris ya cireka, ja Yumnah babu kaya a jikinta, rasa da wani irin ido zai kalli Iyayen shi da dangin mahaifin Yumnah, da wani irin ido zai kalli Hassanah.     Ji yayi kamar kasa ta tsage ya shige ciki ya boya.        Juyawa yayi tare da rarrashina, dakyar nayi barci. Bayan ya sanya Ni nayi wanka na gyara jikina.              --- Dariya suka saka, Cikin jin dadi tace. "Utta! So nake yayi abinda sai ya cika tsanar shi a zuciyarta, kuma gaskiya Aljaninka yana da kyau na kuma kara mishi abin arziki.              Gaskiya naji dadin wannan yanayin da suka tsinci kansu, cikin ruwan sanyi na sanya mata tsabar shi, aikina na karshe na san yadda zan yi da ita tunda baza tab'a amincewa da muradina ba."              "Yarinyar ki ta girma so sai, domin kuwa dubeta fa, ji kirjinta a cike fam! Kamar ba yarinya karama ba."     "Kai Hajiya Larai! Yarki ce fa, karki ce min zaki fara juyawa kanta fa, dan bazan iya amincewa da wannan kazamtar ba,           Zan iya mai da ita karuwa amma bazan iya maida ta yar hannu ba, Please karki fara. Burina na kauda Yumnah domin cikar burina, ba wai na ajiyeta ta zame min Alakakai.      Bana son fitina ki ajiye kwadayin ki akan inda yayi miki ba akan abinda bazai miki karko ba."    Kallon Utta tayi cikin jin dadi aikin shi tace mishi ya cigaba da abinda yake, maza ya kuma rura wutar sha'awar da take damun Uncle dan idan ba haka tayi ba, ya kuskure Yumnah ta tsorata dashi.              --- Aikuwa kamar yadda suka ci-gaba da rura mishi wutar sha'awar bai san lokacin da ya kuma birkice min ba, domin kamar wanda bai tab'a haduwa da mace ba.        Dakyar Allah ya kwace Ni, domin kuwa gwada min karfi yayi tare da niman ketare iyaka, wani irin tsoro da kuka ne ya kwace min.         Allah ya bani sa'a na yanka mishi cizo, a kafada dole ya tashi a kaina, ban daki na shiga. Shima barin dakin yayi tare da sakewa kan shi ruwa, yana gamawa a cikin daren ya nufi asibiti. Inda ya samu likita yayi mishi bayani,  aka duba shi babu matsalar kome, lafiyar shi lau.....               _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari,5k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                                         💝💝💝     _Barka da Sallah_ 2️⃣4️⃣ Cike da tashin hankali ya kalli Dr  ɗin, haɗa hannun shi yayi guri guda Kafin iya bude baki ya fara magana. "Wallahi ina cikin tsaka mai wuya? Wani irin feelings nake ji kamar zan farwa yarinya karama, don Allah ka taimaka min kar na lalata zumuncin da ke tsakanin mu da dangin Abokina."           Cikin tausayi likitan ya rubuta mishi magani sannan yace. "Insha Allah kome zai dai-daita amma baka da wata matsalar sha'awa, ka yawaita Ambatar Allah, zaka ji Sassauci."    Sosai Uncle yayi godiya, sannan ya nufi waje, yana sanyan maganin ya shiga motar da yazo da ita.      Abin tausayi koda ya isa gida kifa kanshi yayi a jikin motar ya sake wata irin kuka. Sabida zina yake shirin aikatawa, sai da ya kusan raba dare sannan ya fita a cikin motar yana shiga falon ya same shi babu kowa, dakin shi ya nufa.   Ya had'iye maganin, sannan ya shiga ban daki, yayi wanka da alola, yana fitowa ya shimfid'a abin sallah ya shigo mikawa Ubangiji kukan shi.      ... .... A can gurin Utta, ihu aljanin da aka saka yayi ta turawa Uncle wutar sha'awa yayi tare da faduwa duk yayi baki cikin lokaci ƙalilan, jikin shi kamar na jemage, kan shi da kaho, sai birgima yake, ba tare da wani damuwa ba, dan sun san bai da amfani a gare su, suka dauke shi suka wurga shi cikin wutar tsafin su.    Take wutar ta wata irin kamawa, sannan aka kuma nimo wani zai cigaba da aikin yace, Zai yi amma shi jinin d'anyen jariri zai sha!          Shiru Mommy tayi kafin tace. "Jeka za a nimo ka idan na samu"      A haka suna ji suna gani, har Uncle ya gama sallah tare da addu'a ya kuma kwanta a gurin.                --- Washi gari. Da wuri ya shirya, bayan ya buga min kofa, ina tashi na nufi ban daki na sauya kayana, ina fitowa na yadda sallah. Ina idarwa na fito falon sanye da doguwar orange, a hankali na fito na gaishe shi, dan abinda ya faru daga Ni har shin sai muka koma muna jin nauyin juna.              Sanye yake da wata d'anyen farin Yasin boyel, har kana hango farin sunglet din jikin shi, akwance tsagun shi na asalin  Fulanin gombe yafito tankar na Yan katagum wato one-11, ya kuma karawa kyakyawan fuskar shi kyau.       Sai dai Ni bana jin wani abu face mugun tsabar shi, sau daya na kalle shi na kauda kaina, amsa  trunk Dina yayo muka fita.         Gidan Aunty Marwanatu muka je, a can muka karya dan ta mana karb'an arziki.     Tunda muka gama ya saka ni a gaba zuwa gidan da Mommy take, sai na ga ko ina ya sauya sosai garin ya kuma cika,.  A hankali nake ware idanuna akan ko ina, har muka isa cikin gidan mu. Wanda aka yi b'arnan kudi sosai, domin har gurin wasan yara aka buɗe, ga gidan anata hada hada, kamar wani shagali dai ake yi.                        A hankali yayi parking, ya rike hannuna sannan yace. "Ki gafarce ni! Da abinda nayi miki."    Kauda kaina nai ina zubda kwalla, domin kuwa burina bai wuce nayi nesa da shi ba, haka ya gama maganar shi ko tari banyi ba.    Karshe ya fito min da wata kakar leda ya mika min, a hankali na fito kuma leka shi nayi naga idanun shi yana kaina. "Thank you" Jikin shi ne yayi sanyi, fitowa yayi ya bude bayan motar ya dauki jakar kayana, muka nufi cikin gidan, da sallama muka shiga,           Falon ya cika makil da Kawayen Mommy ana mata lalle,  kamar wata yarinya ta so da sauri ta rungume ni, kuka ne ya kwace mata, nima kukan nake yi, kowa a falon sai da ya zubda hawayen.           Sosai taji dad'i gani na, goge kwallar tayi bayan ta kalli Uncle tace mishi. "Nagode sosai! Ba dan kai ba bansan ya baby zata zama ba, Alhamdulillah luk at yadda ta koma big girl, ga kyau ga dukkan abinda ake noma na cikakkiyar mace, uwa uba nutsuwa da nasaba.               Gaskiya Ahmad nagode, ina ma Da Omar yana raye, yaga yadda Queen din shi ta zama baby girl" Aikuwa ta kuma saka kuka, nima kuka nake b'cos zaka. Dauka Mommy pretend take ba, yadda take nuna damuwarta. Bai zauna ba murmushi yayi sannan ya dauke kwallar idanun shi, yace. "Gata nan, idan hutunsu ya kare zan zo na maida ta Riyadh, I hope Babu Matsala"          Girgiza kai nayi cikin sauri na juya ina kallon shi nace. "Bazan kuma zuwa gidan ku ba! Su da suke zagina zasu kashe ni! Kawai ka barni a gurin Mommy na, Kai ma mugunta kake min, bazan zauna a gurin ku ba, gwara ma da Hajiya ce zan zauna a duk inda take, amma ban da kai. Kuma bazan tab'a yafe maka ba" Na koma bayan Mommy na boya, bau tab'a Jin kunyar da tozarci irin na yau ba, domin nima kamar wacce aka matse min bakina na shiga gaya mishi magana da cin fuska, zufa ce sosai yake diga mishi, ga tulin kunyar da ta masa dabaibayi.         Cikin borin kunya Mommy ta juya zata mare ni, ya dakatar da ita. Ya kuma bata hakuri yace. " Bata yi karya ba, gaskiya kawai take fada, Insha Allah ba ita ba wani ma bazan mishi haka ba. Tunda yace bazata koma ba, ba damuwa Insha Allah duk karshen wata kiji sakona, kafin nan kuma ina son nayi magana dake privetly."    Ba musu tabi bayan shi kamar ta taka rawa take ji, domin burinta ya kusan cika, yau gani ga Uncle muna fada.   Bayan fitar ta, Kawayenta suka buga shewa tare da tafawa, suna kallona.          Ummi ta kalle ni sannan taja hannuna, muka shiga wani dakin, kallona tayi cikin takaici tace. "Shi da kike gudu! Shine sulkenki! Shi da kike tozartawa shine garkuwan ki! Shi da kika wulakanta shine! Suturanki! Kin zata kome ya wuce ne, yanzun zaki yi kuka sai kin nemi shi idanun a rufe, kingan shi mata dubu basu ki ya kwanta dasu ba,     Kin zo kina gaya mishi magana son ranki Mutumin da duk abinda yayi an sanya shine! Ba zaku gane meke faruwa ba, domin koda zaki sani lokaci ya kure miki!" Tana gama fad'ar haka ta barni tsaye, kamar wacce aka farkar daga barci naji kome, koda na fito naji Mommy na Bala'i.             "Wai aurenta zai yi zai je ya nemi dangin Ubanta, kuma duk abinda nake bai gani ba, hmm dani Ake maganar,, a.mu zuba mu gani waye zai yi nasara!    A hankali na fito ina raba idanuna, kallona tayi lokaci guda ta sake min murmushi, sannan ta gabatar min da Kawayenta, da sunayen su.            Komawa dakin tace mai suka ci-gaba da kulla duk wata abinda suka san zai kai su ga nasara, Hajiya Larai nazone sai ga Bilal, ko kunya bai ji ba ya sunkuce ta a kafada, yana fadin. "Duk abinda zaki yi wallahi bazan daina binki ba, kiyi hakuri muje mu sassanta kanmu, ina dalili kin hanani harba kunamata inda ya dace, bayan kina raye." "Wallahi sai ka sake ni! Bazaka mai dani me yoyon fitsari ba, haka kawai ka sani a gaba da jaraba."         "Hajiya kece kika fita dad'i kamar jaraba! Idan ban makale miki ba waye zan makalewa." Yana sakata a mota tana fitowa a guje, abin haushi abin dariya. Dan shima doguwar rigar ce a jikin shi, babu wando ko boxes d'inshi bai saka ba, sosai suka yita faɗa, kafin yayi nasaran cutasa cikin mota, suka bar gidane.               --- Bayan tafiyar Uncle gidan kakanina ya nufa, bayan sun gaisa da Mama wacce girma ya cimma ta sosai, sabida halin rashin lafiya da take fama dashi, nan ya gaya mata abinda ya kawo shi, tayi kuka sosai sannan ta rike shi gobe idan an daura auren Hassanah ya kawo ni.       Uncle ya sami kanin Abba Uncle Sadam! Sunyi magana sosai, karshe dai a ranar har kumo suka je, inda aka bashi aurena.     Basu dawo ba, sai dare.            --- Ina zaune muna hira da Mommy, take ce min bari ta shiga daki tazo wanda zai aureta yana shigowa,  kallonta nayi sannan nace mata. "Kuma Mommy idan kika yi auren zaki haifa min beautiful babys ne?!"     Dariya tayi sannan tace. "Eh mana! Yumnah! Zan haifi yara masu kyau, amma ba masu ƙarfin nasara irinki ba! Zan haifi yara wanda ba zasu min iyaka da samu na ba.      Zan haifi yara masu karamin nasara wanda Daukakar su bazata dakushe min tawa ba, yaran da basu da wani irin yanayi irinki, masu kazar kazar, Yumnah munyi tarayya a son abu guda! Bari na baki labarin wata mata." ..... Matar ta taso gidan su sunyi faffutikar kore talauci a cikin su, kasancewar iyayenta matsiyata ne na bugawa a jarida, Dukda sun fito kabilu ne amma masu riko da Musulunci sosai.      Sun haifi yara biyar mata hudu namiji ɗaya, amma haka suka kasance abinda zasu ci sai Uban nan yaje yayi kwadugo, a hankali yaran suka girma, har ta kai babban yar shi tayi cikin shege garin zubarwa ta mutu,       Dan haka sai tsoron tozarci yasa Mahaifinsu ya daina hulda da jama'a, kafin wani lokaci hawan jini ya sanya shi a gaba, ciwon da bai wuce sati ba yace ga garin ku.                       Satin shi uku da mutuwa Uwar su itama tabi bayan shi..   Tun daga ranar sai ya zamana yan mata uku da namijin da suka rage basu da wani abinda zasu rike kan su, da ya wuce su fara bin maza! Shi Na mijin yana bin abokan shi kwata yana aikin fawa, dukda yana samu amma bai kai musu. Yan mata biyun a cikin Yaren mutanen nan akwai hassanah da hussainah, sai gambon su.          Sosai yan matan suka lalata rayuwar su, amma a haka suka yi karatu da gumin jikin su da ake biyan su bayan an kwanta dasu.            Bayan sun gama matakin Secondry ne Hassanah ta sami admissoin a Bauchi a.t.b.u,  a can kaddarar rayuwarta ya sauya, domin ta haɗu da wasu maza biyu, wanda taji tana masifar son dayan su. Kafin ta gaya mishi, abokin shi ya gaya mata yana sonta inda wanda take so ya rako shi, ta nuna bata son shi, shi kuma ya nace sai ya aureta.      Dukda dangin shi sun ki, amma Abokin da take so shi ya bashi goyan baya, ya kuma roki iyayen su tsaya mishi, dakyar Hassanah bata kaunar wanda yake sonta amma ganin yadda Abokin shi ke musu barin kudi ya sanyata hakuri da wanda ta samu.       Sosai take jin haushin wanda yake sonta. Dake al'amarin Ubangiji ne haka suka yi auren.    Tunda daga ranar ta sanya ido akan wanda take so inda ta shiga ta fita ta raba shi da duk macen da zai aura idan anyi auren ma bata barin shi hakan.                 A na cikin haka ta samu ciki wanda taso zubda shi yaki fita,  har ta haifi yar ta mace, wanda itace ta kuma sauya mata ƙaddarata, ta hanyar nisanta ta da burinta!    Duk yadda taso raba yar da mutane abin ya ci tura, domin takai wanda yake so shi yake sonta yarta.      Yumnah shin uwar tayi laifi idan ta kashe yarta ko ta salwantar da rayuwarta?! Karki manta uwar zata iya kome dan ta sami cikon burinta!"     Zubawa Mommy ido nayi, sam ban gane kome ba, illa kawai matar tana son wani shi kuma yana son yarta kasancewar shi abokin mijinta, abokin baban Yarta.          Shiru nayi ina kallon ta saboda tunanina da hangen nesa na bai bani damar hango kome ba.         Tashi tayi tare da mika min wata yar takarda, sannan tace. "Nasan daga yau bazamu sake haduwa ba, karki karanta wannan takardan sai ranar da kika ga bana inda kike, ki ajiyeta a jikinki, zai Miki amfani"   Har ta kai bakin kofar dakinta, tace. " Ana fansar da muradi dana fanshi muradina da kaunar da nake miki! Da na daukaka darajar ki sama da kowacce Y'a a duniya da na nuna miki gata! Sai dai kashe alkalamin kaddarar mu ta sauya SOYAYYA uwa da y'a zuwa k'iyayyar uwa da Y'a munyi tarayya a Kaunar Abu daya muke so! Ko baki so shi yau na watan wata rana zaki so shi. An tabbatar min zaki iya sadaukar da rayuwarki  domin shi, Yumnah! Idan nice na haife ki! Nayi renon cikinki cikin wuya da dad'i!        Ki sadaukar min da rayuwarki! Ki sadaukar min da abinda kike matukar jin zaki iya hakura dashi Domin Ni! Nan Gaba zaki samu abinda yafi karfin wanda kika bani! Amma ki barin shi"     Dawowa gabana yayi tare da zuba gwiwarta a kasa tana kuka, "Ina son shi kaunar shi!          Ki bar min shi, mana! Ki bar min shi mana! Ki hakura dashi mana, duk duniya babu namijin da nake so sama dashi, Yumnah daga gobe zan iya rasa rayuwata don Allah ki rabu dashi haka zai sanya na fasa auran wancan. Kije ki kwanta zan kuma tuntubar ki da maganar!" Kaina ya kunce! Sam ban fahimci kome ba, na rasa madafar kome, ban san meye Mommy take so na bar mata ba, tunanina ya tsaya cak, bani da wata katabus. Kawai Binta da ido nake, waye haka Mommy take haukar son shi? Waye ya samu nasarar samun kaunar Mommy haka, wani jarumin ne haka da ya sunkuce zuciyar ta haka, Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Allah.       Meke faruwa dani ne, daga wancan matsalar zuwa wata matsalar. Daga wannan zuwa wannan meye nayi ne haka da nake fuskarta tarin damuwa haka, meye nawa a cikin labarin da Mommy ta bani, dafa kafad'ana tayi cikin kuka tace. "Dole sai da amincewar ki, kome nawa zai dai-daita zuwa nan da gobe, kafin daurin auren. Ki bani amsar da ya dace, ki ceto rayuwar Mahaifiyarki karta fada mugun hali, ki ceci farin cikin mahaifiyar ki, karta rasa wanda take so, ki taimakawa rayuwarta. Yumnah son da nake miki, ya tallaka ne akan yadda kike ji, nasan na barki a rude da kuma mamaki mara iyaka, bani da choice be sai dole da amincewar ki.   Yumnah kina son ganina Ina aikata zina ne? Ko kina son a dinga miki gorin abinda nake aikatawa ne? Yumnah ashe akwai ranar da zan tsaya ina rokonki akan abinda nake da Tabbacin zaki iya cewa Mommy na bar miki kome, rayuwata da taki fansa ce, Yumnah abinda zaki fada kenan fa, zanen kaddarata zata sauya.     Kome na zai sauya, ki amince min karki ce a'a kinji Yumnah, nice da na haife ki, ki amsa min karki min shiru, ki amince min mana kice na amince rayuwata fansa ce akan taki Kawai." Mommy ta birkita min brain, na kasa fahimtar kome kukanta yana kuma birkita min lissafi, ji nake kamar zan iya rasata any time, Gani nake kamar ban mata adalci ba, idan ban amsa mata bukatar ta ba, innalillahi wa'inna ilaihi rajioun, rike kaina nayi tare da fashewa da kuka, ina kallonta ji nake kaina zan yi bindiga, sabida kalmomin ta ne ke wasan tsare a cikin kunne na da brain Dina, ji nake kamar bani da wata amfani idan ban amsa mata ba.     Kura mata ido nayi, cikin kuka nace...... Tirkashi 🙄🤔 Mommy take shirin aikatawa ne🤷🤦           Yau ina da wani uzuri shi yasa banyi posting da wuri ba, ga shi nan jimlar yawan harufan dubu biyu da dari biyar cif. Shine baki daya inda na tsaya a zata yi magana 2.500, sauran kuma 🤣😜🤭 Tallar ce dai😜 _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                            💝💝💝 _Barka da Sallah_ 2️⃣5️⃣ Bakina na rawa na kura mata ido, nauyi bakina yayi cikin tashin hankali, ban san ya akayi ba, kuka ne ya kwace min sosai nace. "Mommy! Me kike so haka da bazan iya sadaukar Miki ba!    Me kike bukata haka da bazan bar miki ba."        Kallon na tayi tana hango iya kafin gaskiyar da ke cikin ƙwayar idanuna.              _Kada ki sake tasan darajar abinda kike nima! Matukar tasan akan shi kike bata wahala bazata amince ba. Nime amincewar ta ba tare da tasan me kike nufi ba_       Riko hannun na tayi cikin tashin hankali, domin tasan tana gaya mata kudirinta, shi kenan zata iya bijire mata. "Baby ki amince kawai! Kice kin amince kawai!"    "Mommy Taya zan amince da abinda ban san shi ba, Ni wallahi ba zan iya amincewa ba." "Lallai zaki mutu!" Ta faɗa min da karfi. Ja da baya nayi cikin tsoro da firgici. Bakina yana rawa na ambaci sunanta. "Mommy!!"            "Shut up! Ki amince ko kema na rufe babinki!" Ta faɗa min da mugun karfi,      A tsorace, nayi baya ina girgiza mata kai. "Toh meye na miji kuma Mommy! Yaushe zaki sauya?! Mommy kina tuna rayuwar lahira kuwa? Anya kina da imani kuwa? Ni ban yarda kece kika haife Ni ba."           Dariya ta sake min sannan tace. "Ban san shi ba! Domin mun samu a gurin Madusa! Kuma ya bamu sa'a, zamu cigaba da b'atar da marasa imanin cikinku, har hatta irinku masu son sanin abinda ke boye."         Zuba mata ido nayi ina kallon ikon Allah, wani irin yanayi na tashin hankali nake gani a kwaryan idanun ta, wasu irin kalmai take fada masu matukar firgici, domin gidan ma girgiza yake, Ni kaina ina son nayi Addu'o'in da na iya nakasa, sabida bakina yana rufe, amma zuciyata tana ambaton Allah.     Wani irin iska me mugun karfi ne ya taso a cikin gidan, kafin wani lokaci wutar gidan ta dauke, koda ta kawo sai tsintar kaina nayi a cikin wasu irin bakaken mutane, har da ita, a cikin su.                   Can kuma aka watsa min wani ruwa mai mugun wari, daga nan ban kuma sanin inda kaina yake ba.                --- "Saddam! Wallahi kunki ne, amma Allah ya gani ina son a daura auren na koma da ita dan bazan iya barinta a hannun wani namiji ba.    Hassanah ba wani iya kulawa zata yi da ita ba, sannan Ni ina tsoron kar wani abu ya faru da ita, yarinyar tayi karama da damuwa, kawai ku daura min aure da ita na tafi da abu na, ina yaso daga baya ayi bikin amma zan tafi da ita."          Shiru Saddam yayi, sannan ya bude baki yace. "Amma ai naga zaka iya hakuri zuwa nan da wata shekara." "Wa?! Ni?! Toh wallahi na rantse maka da Allah sati Uku kawai zan iya jira idan kuwa kuna don ayi abin kunya toh bayan ta haife muku jikokin gaba da fatiha kwa daura auren, dan wallahi tunda na biya sadaki rabin aure ya dauru."   Da mamaki Saddam ya kalle shi kafin yace . "Kasan mai kace kuwa? Yanzun sai ka iya far mata? Yar cikin ka ce fa?"          Tsaki yayi cikin damuwa da mutuwar jiki, wani irin yanayi ya shiga wanda motar hannun shi ta kusan kwacewa, sai da Saddam yace mishi. "Kayi a hankali kar maye kaunar yar cikin ka ya sanya ka zuba mu a rami,"   Kamar ya fashe da kuka ya kalli Saddam! A hankali ya bude bakin shi yace. "Ina jin tsoro! Bari na sauka ka amshi tukin."   Sauka yayi a gefen hanya sannan ya fita dakyar, kamar zai fadi kasa, sai da Saddam ya rike shi.          Girgiza kai yayi bayan ya shiga bayan motar,  lallubar wayar shi yayi wanda hoton Yumnah ce akai tana barci, shafa hoton yayi kwalla na cika mishi ido, a hankali ya shiga gurin kira.    Ya shiga niman layin Mommy Bata d'auka ba. Kiran Hajiya yayi cikin tashin hankali yace. "Hajiya zuciyata zata buga! Sun ce sai nan da sati Uku zasu daura mana aure da ita!     Hajiya kafin wannan kwanakin idan kaddarata ta sauya fa? Hajiya su bani ita, don Allah kizo ki saka baki a bani ita, haka ne kwanciyar hankali na, in ba haka ba zaku ga abin Kunya!"         Sambatu yayi ta mata, ga baki daya baya cikin nutsuwar shi, domin kamar wanda zazzaɓi ya lullube shi. Dakyar suka isa gidan Kakan Yumnah.                A cikin dakin da ake saukar baki aka kwantar da shi, sakamakon zazzaɓin da yaci karfin shi.                   Hankalin Mama ya tashi dole aka ɗauki shi zuwa asibitin da Dr Bello yake aiki.    Akan shi aka kwana, domin zazzaɓin ya buge shi kuma an samu ba wani abun da yake da munshi ba sai faduwar gaba da tashin hankali.           Dr Bello ya kira Papa da Hajiya ya gaya musu, dan haka suka ce mishi, ya kula dashi sosai zuwa gobe aga abinda Allah ya kudira.               --- Riyadh.   Lokacin da labarin halin da Halwani yake ciki yaje kunnen Mamie da Linah, cewa Mamie tayi. "Hmm! Zasu kashe min miji da tsafin su na fulani, wallahi bazan yarda ba, kawai a dawo min da mijina ko na kashe mutu, wallahi wani abu ya same shi."      Mamie ta kasa magana a lokacin hada kayan tayi, tare da taimakon Linah tayi tana kuma zigata.     Sai cika take tana batsewa, ita kanta kalmar da take amfani dashi manyan kalmomi ne, sai gashi lokaci guda ta birkita mata lissafi, karshe ta je har gurin Hajiya ta kafta mata rashin mutunci. Abinda yayi wa Hajiya ciwo sosai, domin tayi gaya mata magana masu zafi har da ce mata.         "Idan ke kina iko da Abubakar! Toh nice na haife Ahmad, kije can kiyita rike d'anki, ki bar min D'ana, idan kuma kina da zuciya daga yau ki cire Ahmad a cikin jikokinki"      Wannan kalaman sunyi wa Hajiya zafi, amma bata d'ago kai ta kalleta ba, asalima sunkuyar da kanta tayi, ta cigaba da abinda take yi na azkr.     Sai dai idanun ta sunyi jajjur, har jikinta yana rawa amma bata damu tayi magana ba, har suka fita, kuma ta hana Tasllmah magana, dan azauna lafiya.         Amma ranar sunyi kuka kamar zasu yi ya-ya, Hajiya tacewa Taslima. "Bazan bar mata shi ba! Insha Allah tayi kuka da shaidaniyar da take zugata.      Idan na bar Ahmad, ya zanyi bayan na gama dawainiyya dashi, dan hakkinta na Uwa nake d'aga mata ido akan shi bata san yasan abinda tayi Mishi bane.    Taslima, wai na bar mata Ahmad! Kiji min wani abun dariya"    Hajiya ta kwana jimamin halin da Mamie ta sanyata Ciki amma bata nunawa Ambassador ba, dan bata son shiga tsakanin mata da miji, karshe su shirya ta koma tsohuwar kawai.             A daren itama suka shirya kayan su, jirgin karfe biyar na Asuba zasu bi, dan hankalin su yaki kwanciya da ce musu yana lafiya.              Haka ma bangaren su Mamie ai kwana suka yi, ana shirya kayan su.                   Hatta Sarinah, sai da Mamie ta d'aga mata hankali nta hanyar gaya mata, ai Halwani ya suma garin mai da yar karuwa jikar Fulanin daji bararoji.             Aka san yadda aka gigita mata lissafi, sannan suka kashe wayar, su Hajiya sun hadu a cikin jirgi, amma kowa yana ganin dan uwan shi, bai ce kome ba.                    ......... Koda suka iso Abuja, motar gidan su Linah ce tazo ta dauke su, Hajiya tace baza ba, damuwar ta jikanta.          Dan haka a safiyar aka nuna masu jirgi Tare Da Taslima, sun isa gombe karfe tara na safe, duk yadda aka so kaita gidanta, fir yaki tace a kanta asibitin,.  Dakyar ta yarda aka kaita gidan Ibrahim, tayi wanka tare da cin abinci, zuwa karfe biyu suka fito.    Koda suka shiga dakin da yake yana zaune, yana ganinta ya shiga raba idanun shi, kamar wanda yayi mata karya.              A hankali yace mata.. "Matar karfen dake aka zo! D'azun su Mamie suka kirani, wai suna nan zuwa, nace da sunyi zaman su a gidana da yake maitama, nima zan zo tunda baki sauki.                      Shigowar Saddam hankalin shi tashe, kallon Halwani yayi cikin damuwa kafin ya kalli Hajiya yace musu yana zuwa.                  Office din Dr Bello yake suka tattauna, kafin suka dawo inda suka ja Hajiya nan suka gaya mata halin da Mommy take ciki na hauka tuburan, sakamakon sace Yumnah da aka yi.        Wannan al'amarin da ya mugun d'agawa Hajiya hankalin kasa magana tayi ta zauna, sannan suka nufi asibitin da Mommy take, inda aka mata sara uku a jikinta tare da yankata.        Duk wanda yaga Mommy sai ya zubda kwallar tausayi, sabida yadda aka so kasheta da ranta. Allah baya kwace ta.          Hussaina da Gambo ce a gurinta, suna kukan abinda ya faru.            Shiru aka yi domin kuwa kowa na tsoron gayawa Halwani Yumnah an sace ta, gani suke da zaran an gaya mishi kome zai iya faru, har suka dawo daga gurin Mommy, an kasa cimma matsaya har suka iso.                         Cikin tashin hankali Hajiya take gayawa Marwanatu, wacce ta samu tana tare dasu Mommy, aikuwa Linah ta fashe da dariya sannan tace. "Allah Nagode maka, dole na gaya mishi ya rabu da kaya."          Da sauri ta nufi cikin ɗakin da yake kwance.             Zuba mata ido, yayi dan yaga yadda take murmushi sannan haka kawai, bazata shigo mishi fuska a sake ba.           Lumshe idanunshi yayi cikin jin tsoron abinda zata gaya mishi.           "Nazo maka da abin mamaki! Kasan me?"          A nutse ta bude bakin ta ta shiga kwararo mishi bayani.        Zuba mata ido yayi, cikin wani mugun yanayi, ya mike a hankali. Tare shi tayi cikin dariya tace. "Ina zaka?!"              Zube mata yayi tare da sake ajiyar zuciya, ihu ta sake tare da niman a gaji.              Duk sun shigo ban da hajiya, dan tace musu bazata shiga ba ai sun auro mishi wacce zata kashe shi har lahira.         Dogon suma yayi wanda har sun fidda rai zai dawo, bugun zuciyar shi ya dai-daita.              Abinda Hajiya ta iya sawa shine takira CP ta gaya mishi halin ake ciki, an baza yan sanda.    Sosai musamman ma shigar Gombe da Bauchi, tare da Ma shigar Gombe da Yola, sai ma shigar Gombe da Yobe.    Duk inda ake tsammaci za a fita da mutum babu mai kama da Yumnah balle ita din.    Haka ya d'aga musu hankali domin kamar babu wani abinda ya faru, domin har unguwar su Mommy an tabbatar da cikin dare aka ji muryanta tana ihu....   Maneji.... _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 #Mai_Dambuhttps://my.w.tt/WjeU0YyDK8 💞💞💞 *_ABU D'AYA_*                      (MUKE SO)                                      💝💝💝       2️⃣6️⃣ Wato wani tashin hankali ba a saka mishi rana, duk yadda ake tsammanin abin ya wuce yadda yake, domin cikin awa ashirin da hudu na b'ace a garin Gombe.    Ga Halwani a kwance, sai da ya kwashe kwana uku kafin ya dawo da sunan Yumnah a bakin shi. Fisge kome yayi a jikin shi duk wani abinda yake da amfani sai da ya cire, yana masifa tare da cewa a kawo mishi Ita.     Duk yadda aka so ya hakura yaki, kuma ya hana kowa yayi mishi alluran barci.      Kai tsaye ya kira IG. Inda suka yi magana, nan aka kuma kawo wasu kwararrun yan sanda, daga Abuja da Lagos, amma sakamakon duk daya ce.         Kallon su yayi cikin baƙin ciki yace. "Kun kasa min abinda nayiwa wasu ƙasashen duniya, Kun kasa komo min Yar shekara goma sha huɗu a duniya, Ina aka kaita toh. Don Allah ku tuntube su idan kudi zasu bukata zan biya su, Idan kuma wani abu ne zan basu kawai ku dawo min da ita."     Shiru suka yi kansu a sunkuye, hular su a hammata, kallon su yayi ya kalli Hajiya mika mata wayar shi yayi sannan yace mata. "Kinga ke zaki iya fahimtar abinda nake nufi karb'a ki kira su. Kice musu su dawo min da ita, in ba haka ba wallahi zan kashe kowa."        Girgiza Mishi kai tayi cikin tausayin shi, tsaki yayi tare da barin cikin asibitin, yana fita wani me Mashin ya kwashe shi ya zub'e.      Haka yaji ciwo sosai, amma dan tsabar taurin kai, ya kasa hakuri dole shi zai je niman Yumnah.         Dakyar aka dawo dashi, akayi mishi treatment, sannan ana aka mishi abinda ya tsana alluran barci, ai kuwa dake jinin shi nada karfi sai da Ya zagi likitan kafin barci yayi gaba dashi.                      Sai da yayi barcin awa hudu kafin ya farka, nan ya kuma baza jami'an tsaro aka tafi niman Yumnah, duk inda ake ganin Yan jagaliya duk an bi an kame su, kayan haushi wasu ma basu jagaliyancin amma haka Halwani yasa aka kame su. Sau uku yana marin Linah, wanda kuma akan zafin Yumnah take yi, wasa wasa Yumnah ta b'ata a Gombe, da kanshi yaje ya ga yadda Mommy take fama da hauka.    Yana shiga ya kalleta, cikin bakin ciki, dan batai kama da wacce ta rasa Yar ta ba, shiru ne ya gifta tsakanin su. Kafin ya fara magana, musamman da yaga tana kuka sosai. "A da ina zargin ki? Amma ganin halin da kike ciki yasani jin babu fa'idar na zarge ki! Nasan rasa Yumnah ba ke daya bace ta rasata har dani.    Shin ko kin san su waye suka sace ta? Bi ma'ana ta wani siga suka zo gidan?!"     Kuka take sosai kamar ranta zai fita, amma taki magana, daga karshe dai, haka ya hakura bai kuma mata magana ba, san yasan bazata bashi amsa ba.             --- Sai da Ahmad yabi duk wata boda na kasar nan yana niman Yumnah, karshe sai ya daina shiga hidimar kowa, ya rufe kan shi yayi shiru, baya kula kowa baya tunanin aikin shi. Kawai abinda ya sani Yumnah,            Daga Mamie har Linah kowa shakkar shiga inda yake suke yi. Hajiya kuwa Addu'a ba dare ba rana, kuma anyi juyin duniyar nan ya koma Japan yace babu inda zai je a gombe zai zauna har sai an Sami Yumnah, kawai Hajiya ta sanya Masallatai da makarantun almajirai ana sanya shi a cikin addu'o'in su...     A cikin kwana goma da faruwar abin duk ya zama kamar mara cikekken hankali, aikin shima niman.               Daga karshe ganin laifin kowa yake, kamar da gangan suka bar mishi Baby. Ta b'ace.           Dakyar da Addu'a ya amince suka koma Riyadh, baya humm baya uhumm.                          --- "Utta! Ban gane me kake shirin aikatawa ba, duk wannan azabar da na sha kace min aiki ya lalace kamar Ya? Uban me ya lalata min aikina."     Cikin wani irin angry face, ƴace. "Ubanki ne ya lalata miki aikinki! Kaji yar abu kazan kaza, wata da ban san Wacece bane ta lalata min aikina, kuma ba a wani waje take ba a cikin kungiyar nan take, ga Yarki can ki sanya yadda zaki yi da ita!"    Zuba gwiwar ta tayi a kasa, sannan ta fashe da kuka tana fadin,         "Kayi min rai! Na tuba."           Shiru yayi sannan yace. "Na kawo shawara? Yarinyar ki tana da taurin kai, don haka zamu had'a ta da babbar kungiyar mu, na na bakar kunama!"    A razane Mommy ta kalle shi, kafin ta sake wata irin kuka domin matukar Yumnah ta faɗa wancan kungiyar rayuwarta ta lalace. Baki d'aya, zata zauna under control din Ammar ne! Cikin sauri tace. "A'a Utta! Zakiyah ga Haja nan nawa ta miki?!"            Ta faɗa tare da kauda kanta,              " miliyan talatin!" Ta faɗa kai tsaye?!         "Ba kaza bace? Kuma ki dubata Virgin ce! Ki kuma duba Suranta nan da shekaru idan ta goge zata iya rayuwa cikin aminci ki kara wani abu, sabida ko daga Halittar jikinta ba kowacce mace ke samun irin shi ba."     "Na kara talatin daga haka bazan kuma yin wani abu akai ba!"            "Ki kara ashirin zan bar miki ita a miliyan tamanin." "Kin san inda zan kai ta ba lallai bane su yarda sabida."        Kallon ta Mommy tayi sannan tace. "Sai kuma aka ce miki dole Thailand zaki kaita, ki nemi wani waje mana!"    Shiru tayi sannan tace. "Thailand din dai! Chan yan iskan kasar nan suke zuwa suna farke kananun yan mata, amma ba damuwa zan kai ta gidan Jacob domin shi, yana harka da manyan Yan mata. Tunda kin ce Virgin ce zan amsheta  a haka.       Amma yau zamu bar garin nan domin ina son na tsallaka Nijar da ita."             "Wannan aiki na ne! Kuma yanzun zan fara."      A take Hajiya Zakiya ta biya Mommy Kudin Yumnah, wacce ta sayarwa Halwani Miliyan dari hudu da kuma kamfanonin shi ya bata yau dan cikar Muradin ta ta kuma sayar da ita, zan ga yadda wannan kwamacal.        A daren aka fita dasu, har zuwa Jigawa dan ta me Gatari zasu fita, domin idan suka nufi katsina za a iya kamasu.     Tafiyar dare zuwa wayewar gari ya isar dasu, Niger Republic, bud'e idanuna nayi tare da saukewa akan saharar da muke ta haurawa.           Kallon yan kananun yan matan da muke cikin J5 dasu nayi, cikin mamaki nace.        "Ina ne nan?!"      Kallona wani daga cikin mutanen da suke tsaron yayi sannan yace. "Beauty! Muna Nijar! Daga nan zamu shiga Libya gobe da safe, jibi kuma mu tsallaka zuwa Itali, gata a rabaku inda zaku fara aikin ku."          Ji nayi maganar kamar saukar aradu, a kaina kuka ne ya kwace min. Nace, "Na shiga uku! Waye ya sace Ni? Ya kawo ni nan?!"         Babu wanda ya kuma kulani a cikin saharan nan muka kwana, dole suka kashe motar. Sannan aka sauke mu, tanti suka bamu tare da nuna mana yadda zamu kafa. Muna gama kadawa muka shige mutum biyu. Dan akala mun kai mu ashirin a cikin J5 din nan.     Muna shiga tantin mu da wata yar jos, kallona tayi kamar bazata yi min magana ba, sai kuma ta miko min hannuna tace min. "Laraba Salisu!"      Dama mamaki nace. "Kina jin Hausa ne dama."       Gyada min kai tayi, sannan ta ja abun rufewa tace min. "Ba shine a gaban mu ba, wannan itace tafiyata ta biyu, da farko an kai ni na dawo, yanzun kuma na fahimci ce ne rayuwata take, a can na dace na rayu.     Bazan iya bakar talauci da wahala ba, a cikin wata biyar zan maidawa Hajiya Zakiya kudinta, sannan na cigaba da kula da mahaifiya ta da kanena, domin sabida su nake raye a nan, dan haka kiyi hakuri kema da kike da kyau, kin san yadda suke niman masu kyau irinki kuwa.     Zaki yi arziki, sosai zaku ki samu daukaka." Cikin mamaki nake kallon ta, tare da ware idanuna akan ta, ina mamakin wannan al'amarin, a sanyayye zuciyata ta kama rawa nace mata. "Wacce irin sana'a ce haka?!"     Kallona tayi sosai, sannan tace. "Karuwanci! Da kuma duk wani abinda zai iya jan hankalin maza dasu!"              A firgice tace. "Karuwanci???! Abinda ake kirana dashi? Yau ya tabbata a kaina waye yayi min wannan yankar kaunan," Na fashe da kuka, jin ihu a tantin dake gaba da namu, ya sani tuma tsalle zuwa jikin Laraba,       Jikina na rawa cikin tsoro da firgici, nace mata. "Meye?!"   Hannun tasanya a bakina muka dauke numfashi, can muka ji mazan da suka kawo mu, suna dariya. "Kai wancan tayi karama bata da armashi, wancan kuma tayi zaki da yawa," "Eh dayan tafi dad'i amma Ni wannan yar kyakyawan nake nima ban san inda aka tura ta ba." Ina jin haka na shige jikin Laraba nayi luff, har Suka gama nima na basu same ni ba, sannan suka bar tantin,      Washi gari da safe, sai ga Hajiya zakiya, tana zuwa ta shiga duba abinda ya faru, ranta yayi mugun b'aci, domin  a cikin mu ashirin da daya a yiwa goma sha bakwai fyade, abinda ya ja mata asara yarinya daya ta mutu, biyu kuwa tsabar an musu zalinci sai da aka fatattaka su.    Lumshe idanun ta tayi, sannan ta sanya aka tara. Juya baya tayi tare da cewa. "Ku buɗe musu wuta, ku bar gawarwakinsu a cikin sahara, suma yaran da bazasu moru ba, a Barsu a saharan su Mutu."      " Akan me za a Barsu a sahara su mutu? Ke wacce mara imanin ce? Toh yadda kika kwaso mu a gaban iyayen mu dolenki kiji damu, muguwa kawai."            Juyowa tayi ta kalle ni, taga babu tsoronta a idanuna, ga mutanen da suka yi fyaden za a harbe su. Dawo dani baya Laraba tayi na kwace hannuna ina kallonta.                   Takowa tayi gaba na, ta d'aga hannu zata mare ni, taga na zuba mata ido babu tsoro ko kad'an a idanuna. Sai ta fasa. "Zan kyale ki! Amma zan gaya miki abinda zai dawwama yana çaccakar ruhinki da zuciyarki har karshen rayuwarki! Abu daya muke so Ke da uwarki? Kin san meye abin? Sabida shi take azabtar dake, sabida shi take sabida shi ta lalata rayuwarta dan ta same shi, shi kuma ke yake so?   Kin san ina zan kai ki? Kin san waye haka? Toh Halwani ne? Ahmad Halwani sabida shi mahaifiyar ki take wahalar dake?  Sabida shi ta sayar dake, sabida shi ta sayar da Darajarki! Sabida shi danginki suka tsane ki? Shine rokon ki bar mata shi ita ta aure shi, kika ki amincewa.    Uwar shi da matar shi basu kaunarki sabida shi, kinga kenan dole ki sadaukar da rayuwarki domin na Mahaifiyarki domin itace kawai zata iya ji da Matar shi."      Dariya me hade da kuka nake, cikin wani irin yanayi na bakin ciki da takaici, nace. "Ni bazan yi karuwanci ba! Sai dai ke kiyi ko ita Mommyn tazo tayi amma wallahi na rantse miki da Allah bazan bawa wani namijin kaina ba, sai mijin da zan aura."        Bushewa tayi da dariya sannan tace. "Yaro man kaza! Ba a san maci tuwo ba sai miya ta kare! Muna nan dake zaki amsa kin amince."               "Har abada bazan tab'a zina ba!"      "Yarinya kenan! Ai kinyi keda Halwani, sau nawa yana kwanciyarshi dake, ko na nuna miki ne?!" Rintsa idanuna nayi wasu irin kwalla na zuba da mugun zafi, sannan tace. "Maza ku zuba min kowa a mota! Sannan suma wadancan a zuba su a mota, idan sunkai labari shikenan, sun ci albarkacin ta.              Ke kuma muje dake, dan ina son naga karshen taurin kanki!"         Wayyo Allah na! Alqur'an zan fita yawon sallah 🤭🤣🙄🤔 idan na dawo da wuri zaku ga Update Idan kuwa na hantse sai dai ku makale a kwalelen jira! Libya 🤦..... _Muna sayar da in gantattun magungunan mata har da na Maza! Kai hatta na Infection! Bom-bom! Hips! Boons! Tare da hadin amare! Ku sani bayan hadin amare da yake 16k kowani maganin mu 5k ne! Har da kazar amare! Zamu kai muku ko ina a fadin kasar nan! Har Nijar muna kaiwa_                     Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, Naga har yanzu wasu basu fahimci yadda ake saya ta katin ba! Idan katin Mtn ne 200 ne! VIP 400 ne, katin mtn kenan Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕 *_ABU D'AYA_*                            (MUKE SO)                                         💝💝💝     _Barka da Sallah_ 2️⃣7️⃣ Kwace hannuna nayi, cikin murmushin bakin ciki, nace. "Ba zaki tab'a ganin karshen taurin kaina na ba! Ba dai Ni ba, Insha Allah na fi karfin karuwanci.      .ku da ya zame muku, dole dai.        Amma ni Bai zame min dole ba, Insha Allah sai Ubangiji ya nuna muku iyakar shi, tun anan duniya zaku tagayyara, Kuje lahira ku lalace.      Insha Allah sai kunyi muguwar karshe, bila sai tafi ku daraja, ba dai duniya kuka zab'a ba, ai wanda ba a haifa ma ba, tana jiran shi balle wanda yake cikinta."   Daga haka na bi bayanta muka shiga motar da ya kawota, wurga min wani mayafi tayi tare da nuna min yadda zan daura, mai da mata abinta nayi na daura dankwalin kaina.          Ya zamana fuskana ake gani, wato munyi wani irin tafiya mai mugun wahala, kafin muka isa garin da yake boda da Libya,     Tafita suka gama magana da jami'an tsaron kasar, suna gama magana aka bude mana hanya muka shiga yankin tripoli.            Kafin mu isa cikin ƙasar sai da muka hadu da yan ta'addan da ake gwagwarmayar yakin kasar. Abin mamaki yadda aka bude motar bayan mu akayi ta kwaso musu kayan abincin, magungunan.             Da wasu abubuwan Amfani, sannan suka hada motar mu da wasu yan ta'addan suka rakomo.      Daga nan kuma tripoli, aka sake shirya mu a cikin jirgin ruwa, wanda zai tsallaka damu, Italiya, yan mata biyun da aka yi musu fyade daya muna shigowa tripoli ta mutu, dan haka sai da dare aka shirya mu, sannan aka ɗauki gawarta aka wurga cikin ruwa.        Karki manta tafiyar da za ayi Ni kadai ce Hajiya Zakiya ta dauke ni a jirgin ruwa mai kyau, sauran yan matan da mazajen dan an kashe wadancan,                  Sannan masu tukin jirgin gudun kar su mata asarar sai da aka musu horon wata biyue.    Shi kansa tekun akwai ƙatuwar halitta kifi, shark wacce zata iya ban gaje jirgin ta kifa, sannan koma daya suke da mutane.               Idan kuma Teku bata so ba itama zata iya anbaliyar lakume mutane, a gaskiya muna cikin wani irin yanayi. Koda yake Ni bani da matsala masu matsalar su Laraba.                 --- Nasiha Hajiya take mishi mai shiga jiki, tare da bashi labarin wasu daga cikin bayin Allah, wanda Allah ya jarabce su da jarabawa suka yi hakuri Allah ya biya su da abinda ya fisu. Duk yadda Uncle yaso sakewa abin yaci tura, yaso abar shi a kasar ya kara bincike Hajiya taki sam, dan Amadadin haka sai ta fahimci Mommy Yumnah tana yawan takura mata da maganar ko zai duba halin da take ciki ne ya aureta.      Wannan dalilin ya sanya ta sashi a gaba suka bar garin Gombe zuwa Abuja satin su daya suka wuce Rayidh, duk wani harkokin shi ya ajiye ya dawo gida da zama.          Baya kwana biyu bai shiga Makka ba, wannan kwalisar. Da gayun shiga irinta zaratan maza duk babu shi, kana ganin shi kaga namiji amma bai jin yayi kome.                     Idan yaje yayi dauwafi zama yake ya zuba dakin ka'aba a gaba da kallo, cikin rashin kuzari.             Haka zai ta Addu'o'in, yana tuna lokacin da suka shigo da ita, kanta a sunkuye inda yake zaune tare suka zauna da wata Yar lebeness, Kallon matar tayi cikin murmushi sabida tana dauke da yarinya mai kyau. Cikin harshen turanci tace mata. "Babynki tayi min kyau." Mika mata Babyn, Motsawa kusada Ita yayi, cikin murmushi yace. "Baby! Auntyn Baby. haka zaki haifa mana baby Mai kyau da haduwa irin wannan.             Mai kiga gani idan na nima miki irina mutumin kirki?!"    Kallon shi tayi, tasake dariya me ban sha'awa, sannan tace. " Ka bar kiran kanka mutumin kirki, domin kuwa baka cika mutumin kirki ba, yana da kyau ka fahimci haka?"       "Me yasa bazan kira kaina da mutumin kirki ba?!"            " Ba wai baka da kirki bane! A'a lokaci guda ka tashi daga haka ka maida kanka mutumin akasin haka, kai mutumin ne mai amana, da gaskiya amma dare daya ka tashi daga haka ka koma mara haka.    Ban san me yasa jikina ke rud'an ka ba, amma iya akan shi na fahimci halinka kana da dabi'un son Kai."     Ajiyar zuciya ya sauke, tare da sunkuyar da kai, ina ma zai ganta yayita bibiyarta har sai ta yarda da irin halayyar.               --- Kwance suke da Yusha'u wanda ya gama abinda ke so da ita,  a hankali ta janye jikinta, sabida barcin da yake, wanda ta goga mishi wani hodar sihiri.       D'akin tsafinta ta isa ta shiga  tare da rufe kanta.      Yanka hannunta tayi, tare da ɗaukar wani babyn roba, na mace da namiji.            Wasu irin surutai take, tana aiki jikin yan babyn roban, sai da tayi musu tsakani mai mugun rata, sannan ta kuma cigaba da abinda take.                    Tana gamawa da aikin, aikuwa kamar wanda aka jona lantarki aikin ya tarwatse, cikin bakin ciki ta kuma hada wani aikin. Ya tarwatse. A na karshen ne tayi shi da wani sabon yanayi, tare da saka babyn robar a cikin  kasar wani irin ruwa, sannan ta dauko wasu babyn robar ta zagaye Wadatacce inda tasaka babyn. Sai ya zamana gurin kaman prison, haka ta gama abinda zata yi, mik'ewa tayi bayan ta kwaɓe kayanta tayi tsirara,  ta gama birgima a gaban gumkin da take gaban shi.      Tana gamawa ta mike tare da fitowa, ta koma d'akinta tayi wanka, sannan tace. "Hmm! Dani Ake zance. Idan ban samu Halwani ba, kema bazaki same shi ba."               --- Durkushe take a gaban Baba, Zina uri Yayi, tare da kallon daya daga cikin urin yayi cikin wani gurin, sake daukowa yayi ya kuma zubawa.     Ya sake watsewa, kurawa jikar shi ido yayi, cikin mamaki. Sannan yace. "Wacece haka? Taya ta sami rayuwar shi fiye dake? Meye ma'anar wancan urin?"         Marairaice fuska tayi tana kallon kakanta. "Baba! Yarinyar da yake riko ce!"       "Kaddarar da ta raba su, ita ce zata kuma dawo dasu, domin zai bazama nimanta a duniya, amma ba zai same cikin sauki ba, sabida Uwarta ta shahara matuƙa a a shaidanci!     Nakira ce, na fitan hankalin, kema kina cin albarkacin  spirit din wanna dutsen ne.           A yanzun haka uwarta ta kuma nisanta ta, yayinda ta dasa k'iyayyar shi a zuciyarta! .            Yanzun zamu kuma kara karfin nisan dake tsakanin su ya ta'azara, ya zamana babu tunanin yadda zai iya samun mafita.           Dole ki ajiye kazamtar da kike a bayan idanun shi, dole ki tsaya a shi daya da raba kafar da kike yi. Karki manta kina hada mana aiki da datti, kuma dutse baya karban datti ki k'iyayye ko kuma kina ji kina gani zai iya sauya miki destiny dinki, sannan mun ce zaki bada duk cikin ki ga dutse amma kin je kinyi wani abu na daban dan karki dauki cikin da wuri, maza ki cire shi.    Kinsan me yasa koda an kama miki shi yake kuncewa, sabida kema baki nutsu da aikin ba, shima mijin naki bai nutsu dake ba, dole ki ajiye duk abinda zaki yi domin kamo miki hankalin shi dole ki zama mai kyau, sannan kin shiga gidan kina son lalata mana aikin mu ta hanyar hada uwar mijinki da nata uwar mijinta fada.            Baya cikin jadawalin abubuwan da zamu miki, Ita tsohuwar mata ce da tasan darajar Ubangiji tafi ƙarfin ku wulakantanta, domin a dare daya zata iya lalata mana shirin mu.    Tana sane dake, da abinda kike aikawa, amma zamu sake shiri akanta, domin tana son wancan Yarinyar dan haka ki k'iyayye abinda zai wargaza miki shirinki.            Ita kanta Uwar mijinki duk ranar da ta fahimci abinda kike aikata mata bazai miki dadi ba, dan haka zan miki aikin da bazai tab'a ganin ta ba, sabida Uwarta tayi mana mai wuyar ke sai ki dauki sauran kasadar."     Daga haka ya cigaba da aikin shi, sosai kaman yadda Mommy Tasha azaba kafin aikin yayi mata, shima sai da ya sha bakin wuya, kafin ya binne yar tsanar, sannan ya dinga shafe kan wani gunkin itace yana kiran suna Halwani har sau bakwai.          Fashewa kan gumkin yayi, zuba mata ido yayi ita da Mamawo, ya girgiza kai.   Watsa jinin bakar akuya yayi a jikin jar labule, sai ga Halwani a jikin Hajaral aswad, ya kifa kanshi yana kuka, sosai yana kiran Allah.      "Olowunuuuu! Wannan yaron bazai tab'a kamuwa ba, tunda ta kasa kama shi babu wanda ya isa kama shi sai Allah, dan haka muka namu aikin cusa mata k'iyayyar shi a ranta tare da gurbata mata tunaninta da duniyar ta, ta hanyar tsanar koda mai irin sunan shi, dole mu rabata da kyawawan halayenta mu cusa mata mugayen dabi'ar wanda babu wanda zai iya daukar wani na shi ya zauna da ita.            Dole mu maida ita takadarirriya mara jin magana, dole mu mai data gawurtacciyar karuwa, wacce dole duk wanda yasan ciwon kanshi bazai yarda ta shigo Zuri'ar shi ba.           Sannan kema dole zan baki wani aikin yadda zaki kuma ninka kiyayyar uwar mijinki akan yarinyar idan kika zauna da ita. Kawo kunnenki dan ko uwarki bana son taji." (Ji min hege🙄😒 tsohon kwanon kawai toh meye a cikin, hay-hay)      Haka yayi musu aikin amma yace su je, zai cigaba cikin dare.          --- Uku da tsallakowa, gabbar tekun atlantika.          Matsalar da aka samu a cikin jirgi sha tara da ya tsallako, goma sun nutse, tass dakyar tara suka sha, suma ba lafiya.                Abin tausayi Laraba tana cikin jiragen da suka nutse, tunda na fara nimanta naga bata nan, fasa ihu ina kiranta da karfin tsiya ake janyo ni dan ita ta samu dad'i ina ma da nice na mutu na huta da wannan bala'in.            Sanya kartin maza Hajiya Zakiya tayi suka min mugun duka, domin zaginta nayi har da ɗaukar wani karfe nayi kanta. Dukar da za ayiwa namiji ya suma shi suka min, tare da farfasa min jiki na. Sannan aka watsa Ni a cikin motar majinya ta muka nufi Milan.               ..... Wani asibiti aka kai ni, inda nasha ruwa da allurai, kafin na farfaɗo, sun hanani salla. Babu halin yin komai, sai na shiga yin taimama, ban san Alkibla ba, ta ko ina doka salla nake, domin dakin da aka kai ni, babu mara da kabari babu taga babu kome, sai dai dai zaka ji hayaniyar mutane.     Ranar da na cika kwana ɗaya aka zo sa wata mata tayi min wanka, sannan ta shafa min wani oil a jikina, tare da min wani mahaukaciya makeup, kafin ta Sanya min wata bikini tare da wata ankle boots, ta jani muka fita.    Gidan nake, jikina a mace. Ina ne nan, wani fili aka kai ni inda aka tura ni tsakiyar filin Hajiya Zakiya tana cikin wasu kujeru, tace. "Ga Yumnah! Itace nake gaya muku! Shekaranta sha huɗu! Tana gab da kammala Secondry! Uwarta ta sayar min da ita!" "Karya kike yi Mommy bazata tab'a sayar sani ba, Mommy bazata tab'a, yin abinda kika fada ba.         Allah sai ya wulkantaki, Azzaluma macuciya kin satoni Zaki sayar dani sabida son zuciya, wallahi sai Allah ya...." Kifa min mari aka yi ta keyata sai dana kifa, sannan aka cigaba da dukana. "Toh da kika saka a dake ta idan taji ciwo kinsan bazamu sayi asara ba, gwara tun wuri ki dakatar dasu." D'aga musu hannu tayi, sannan tace. " Zaku iya fara cinikin."    "Tamanin" "Dari "         "Dari da hamsin"       ",Dari biyu"           "Biyu da hamsin,"       "Uku da hamsin!" "Dari huɗu"   "Biyar da talatin"    "Zan sayar ba! Karku manta kai ka sayeta zaka mai da ribar sama da abinda ka saya! Yar Africa ce, kuma kunsan dayawa Larabawa da turawa Nan Thailand suke zuwa cin kananun Yara, ita kuma ga kyau ga sura! Ga kuma yarinya idan tayi muku dari tara da casa'in ina jira." "Ni na saye ta a miliyan dubu daya! Domin akwai balaraben da yake niman irinta har ya bani  miliyan dari biyar......"        _Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_* Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?. Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105     Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu...* _Special Thanks to you My Zahrah_ "Yumnah!!!" Ya kirani da karfi, a tsorace na juya ina mishi kallon wani mutum mai cike da tarin son kai da son zuciya. "Toh me? Me zaka gaya min? Me zaka ce min? Bayan duk abinda idanuna suka gane min.            Da kaga ruwa ta kare maka shine bari ka fito da salon yaudara, karka manta nasan halin maza, zunzurutun kudi aka ajiye min domin na kwanta da kare. Bai min ba sai kai da kudin da kake dashi bai kai Na Zein Asood, ba shine matar ka da Mamie ka suke son ganin na halaka, toh su kwantar da hankalin.       Mijin da zan aura ba tsoho bane him just 36, kaga kuwa ya bani 16 yrs, ban san me zan gaya maka ba, but shine namijin da zan aura na samu  farin ciki da jin dadi, don Allah karka sani naji na tsane ka."         Cikin wani irin tawwakali, mai cike da yarda da abinda Allah ya tsara mishi ya bude min hannun shi. "A matsayina na mahaifinki!" Da sauri na fada kirjinshi, tare da sake kuka, mai mugun ciwo. Sabida hakan ya faru ne, sakamakon barazanar da mahaifiyar shi tayi min.      Bawai dan naji tsoronta ba, sai dai Uwa uwa ce, Mahaifiyata tana kwance ba lafiya, tasa an dauko mata hoton ta, shine tasanya Dilshad tazo ta kirani. Jiya da dare. Bayan na shiga dakin suka rufe, ita da surukarta. Ajiye min wayar Linah suka yi, tare da nuna min halin da take ciki.         "Kina son ganin ta rayu kuwa? Koda yake ai ba haka naso ba, tunda tun ba yau ba ake turo da manyan hotunan ki, daga thailand, kin zama gwana. Sannan kin kware, namiji ba wani abu bane a gabanki kome girman shi, matukar ba Allah bane ya tsiratar dashi da zaran ya shiga hannun ki, kashin sa ya bushe.          Ni ban damu ba, da zamanki International mistress, wanna damuwarki ce, da wanda suka damu dake, amma D'ana shine damuwata, kinganta nan Mahaifinta kinsan ko waye shi. Dan haka ki rabu min da d'a ko kuma yanzun na bada Umarni nan da minti talatin a kashe ƙaruwar uwarki, wacce asarar rayuwa ta turaki nima mata kudin karuwanci.          Nasan kin samu, kuma kin tara. Tunda kina tura mata, sai dai kuma ni bana kaunarki ce! Bana son ganinki da jinina, zan iya kashe uwarki sabida haka, idan kinki ji. Bazaki ki gani ba." .  "Mamie! Ni na rasa me zanyi mata na huce bakin cikina, na rasa me zan aikata mata na huce damuwa na, Mamie Mijina take runguma fa,     Gaskiya idan ban kashe ki ba, Yumnah nayi karya, hmm! Zaki ga abinda zai dame ki ba dai mijina ba, wallahi sai kin yi dana sani."       "Ba dai akan shi bane? Toh ai ba damuwa! A bar min uwa ta huta," Gaban Mamie naje na tsaya sosai, sannan na durkusa ina kallon fuskarta, Dilshad ta tawo da sauri na ja rigana sama, taga kan bindiga, turus duk suka yi.           "Akan shi kuke min ihu! Har da bani labarin da zai d'aga min hankali,"  juyawa nayi sannan na mike, tare da kallon su da kyau. Na cigaba da cewa. "Indai Halwani ne! Kunyi a banza domin Ni dai ai zuciyarshi ce, domin na bashi ya sha, kuma nayi imani da Allah. Zan iya rabuwa dashi amma shi bazai tab'a rabuwa dani ba, amma ban san yadda kuka dauki kanku ba.    Ku gane Allah ne ya hada ni dashi ba, ku ba, dan haka zan rabu dashi kamar yadda nake son Uwata, kuma ku rike d'anki, zan iya rayuwa koda shi ko babu shi, zan zauna nayi rayuwa ta cikin Amincin Allah ba tare da naji kome ba, amma shi kuma!"    Dariya nayi, sannan naciga da dariya ina kallon su, nace.. "Wallahi sai kun haddace Number Motar asibiti, Insha Allah."      Ina gama faɗar haka na bar musu dakin, ina jin ciwon abinda suka min, share kwalla nayi domin nasan dole Hajiya idan ta gani zata min fada.       Ina shiga dakin na ciro bindigan ina kallon shi, murmushi nayi dan yana taimaka min gurin zabgawa mutane gangancin.      Zama nayi ina nazarin halin da Mommy take ciki duk da abinda tayi bana jin zan iya kyaleta a cikin wannan yanayin.      Waye a jikinta? Wake kula da ita?  She need someone kusa da ita. Wani tunani ne yazo min nasan cewa yan uwanta suna tare da ita.            Dan haka na share batunta.      Na jima a lokacin banyi barci ba, kuma nasan suna lura da duk wata motsina. Kumshe idanuna nayi, bayan na shaki kamshin turaren shi. Rintsa idanuna nayi na janye jikina da sauri daga gare shi, na juya zan fita yace. "Zan rabu dake! Amma da sharad'i!" D'ago fararen idanuna nayi a kanshi Ina dariya a raina, nace. "Exactly yadda na tsammata!" A zahirance kuma na zuba mishi ido ina mamaki cike a fuskana, tare da ce mishi. "What?" "Zaki na zuwa min daki nan! Har kiyi aure!"           "Lallai kuwa! Abinda ya dace kayi min kenan? Wannan wacce irin rayuwa ce kake son muyi rashin adalci ne ko? Toh Ni bazan amince ba kuma idan ka dame ni, guduwa zanyi na barka."           N gaya mishi haka, tare fita daga dakin.   Ina murmusawa. Dan nasan dole na Gara kanshi, tare da nunawa Maman shi da matar shi cewa ni ba kanwa lasa bace.     Tun daga ranar na shiga bawa dan batalikin nan ciwon kai, tare da wahalar da shi son raina.         Sai nayi kwana uku ban leko ko falon Hajiya ba, sannan ban damu da nayi kome.    Kawai muryana da fuskana na hana shi gani, ina kwance sai ga Khuwailah da sabuwar Samsung S20 ta ajaye min, tare da yar takarda ina kallonta nayi banza da ita.   Sake min duka tai tare da zabga min harara. "Wallahi a duniya kasami mai sonka ma Arziki ne! Hegis kin samu mijin wata d'an Mamie jikan hajiya, kin hana shi sukuni juya har sha biyu yana turo min how him missed you, don Allah ki taimaki rayuwar shi."    Juya idanuna nai sannan nayi wani fari da idona kafin na tab'e baki nace. "Ina ruwana! Yayi rayuwar shi nayi nawa, dan ina gidan su zai dame ni, idan ya takura min zai koma inda ya dauko ni."        Na fadi haka cikin wani irin yanga da jijjida dakai,irinta masu dadden idanu.       "Amma dai baki kyautawa kanki ba, me laifin Ya Halwani da kike gasa mishi aya a hannun shi., Don Allah ki barshi haka Yana azbtuwa sa laifin da bana shi ba, why Yumnah. Sam kin sauya daga wacce na sani mai hakuri da tawwakali, kin koma so Arrogantly, why he deserves all,a tunanina idan Mutun yayi Sacrificed all him Happiness sabida ke.     2dy babu shege sai shi, babu dan banza sai, kinsan how many times hajiya take jin zafin how you hurting hime!? Ko ba dan ni ba, pls make him feel better and happy.          Duk cikin mu banda Hajiya babu wanda yasan cewa, shi din security agent be sai ranar da aka ce an sace ki. Ranar hatta yan sanda sai da aka turo daga  Canada, United States, da Uk, sabida ke har India security wato asalin Headquarter na Gurin aikin su Row, ga Baki daya kasar Naija aka hautsina yankin Northerneast, sabida mace daya tal. .      Mutumin da ya koma kamar mahaukaci Yana blaming kamshi akan bai rike amanarki yadda ya dace ba.          Har ajiye aikin shi yaso yi, wallahi Baby kin fad'i babu nauyi so wat dan kince bai miki ba, amma ki sani a cikin dangin mu, akwai yan mata yan boko masu aji da kome, yace basu mishi ba sai ke, me kike dashi? Ilimi ne? Kyan da yake rudarki, ko jikin da yake sanya ki jin ke din mace ce? Sau da dama haka rabonmu yake wuce mu, sabida mun dauki kanmu wasu ne. Nan kuwa ba kowa bane mu, baza mu fahimci haka ba, sai kasa ta rufe mana idanu zamu gane darajar wanda muke tare da shi. Samun masoya mai sauki ne. Amma samun wanda zai so mu har abada shi yafi kome wahala, ba rasa gwani bane matsalar mai da irin shi.      Zaki iya samun manema sabida kina jin dadin rayuwarki zaki samu maza masu shekaru dai dai basu haura irin na shi ba, amma samun mutumin da yake da amana irin shi sai an tona, shi bazai tab'a kallon ki da mugun nufi ba, amma ko bi jima ko bi dade sai anyi miki gorin wacece ke.                  Da nice na samu Halwani babu wanda zai razana ni, ashe kuwa in dai har akwai wasu zasu razana ni toh meye amfanin bad'i ba rai, tunda bazan iya hakura da kome na fuskanci gabana ba.    Koda yau kin rabu da Halwani 2moro kina da Tabbacin zasu kyale ki ne, ai kowa da kika ganshi fitinanne kanshi ne, sai ka zama fitinanne kake zama lafiya da mutane, idan kuwa ka zama Mai sanyin halin kana ji kana gani zasu cinye ka sanye kuma baka kwace kanka ba.       Shi rayuwar duniya baya ga Addinin ka, da ibadarka, akan mutane duniya karka yarda wani ya a razanaka. Shawara ya rage miki, ba an nuna miki hoton Mamanki ba, toh ai kuwa baki ga kome ba, dole kema ki rama, ki nunawa duniya cewa kema akan abinda Abu dayan da kuke so kema tsaf kin shi kike so!    Toh akan me zasu tsorata ki?!"           "My Mom!" Na Bata amsa a takaice, ina zubda kwalla. " It not reasot!" Ta faɗa tana daga min kafada, da hannuwanta. "Why...." "Allah da gaske nake gaya miki, itama Mom dinki harin Halwani take shi kuma ke yake harin kaunarki, amma kin juya kina tsula mishi tsiya son ranki, ba wani abu bane dan kin ja Class dinki amma banzar da, shiga hakkin so ne!"         "Taya zan yi! Bayan!" Hana Ni magana tayi ta hanyar d'aga min hannu. "Dakata! Meye amfanin wayewarki a karuwanci! Am sorry da fadar haka, amma gaskiya zan gaya miki, sai wani B'oyayyen sirrin da baki sani ba akan Linah!"    Matsowa tayi ƙamar zata shige jikina sannan na fara gaya min maganar da ta kusan sani Fad'uwa, kallonta nayi cikin mamaki da tsoro, nace. "Taya kika sami labarin!" Rausayar da kanta tayi sannan tace min. "Ta hanyar duniya mana, su basu san wacece ita ba, amma Ni Na sani, dani da Aunty Sarinah dasu Mah Liqah, dan haka zaki iya mai da hankali ayi wasan, gaki ga ita, ga kuma Mamie da Halwani." .. har takai bakin kofa, ta juya tace. " Domin hauka tashi, zaki iya zuwa na baki wasu kayan aiki, dan nima dashi nake yakar Rahbeel," Dawowa gabana yayi tace min. "Kin gansu! Akan matan da suke so, wallahi bunsuraye ma sun sallama musu, dan tun ban sama da irin wannan rayuwar ba sharahbil ya koya min, kuma na iya tsakaninmu a gaban mutane gaisuwa, a bayan idanun mutane kuwa, toh babu abinda baya min, ke idan nace ya kwanta nabi ta kan shi, zai yi.      Sabida tsabar masifa, kuma ita uwar su, koda zaki gayawa duniya ki gaya mata bazata yarda ba, dan na gani. Ranar sai da muka yi fada da Rahbeel, lallai na barshi yayi disvirgin dina, ni kuma ko zan mutu da son shi da bukatar shi bazan yarda ya min sakiyar da ba ruwa ba, idan ya matsu ya gayawa Hajiya itace adila kuma mai son ayi abinda zai amfani family"       Sake baki nayi cike da mamaki ina kallon ta, nace. "Kenan Mamie tana kirana karuwa bayan ita duk ta haifi karuwan maza?!"     "Selfish din fa? Itafa kanta  kawai da abin arzikin da yar gidan mataimakin shugaban kasa, da yar Senata zasu bata shine damuwarta ba abinda mu zamu bata ba.          Last words dinta da ta gaya min lokacin da taji muna hira da Mah Naz, akan ai tana ganin yar gida za ayi da Ya Rahbeel, kinsan me tace. "Allah ya rufa min asiri, me Bello yake dashi balle Uwarta, da asirin da aka kama Bello dashi za a kama min Yarona mai tausayina da jin kaina, ban isa ba ta dai nimo mijinta a waje.. Paid before read.300 VIP!0472282105 Ramlat Abdulrahman Manga GTBNK or MTN 400- 08130269641 a: ABU D'AYA                       (MUKE SO?) Mai_Dambu _Sunan littafina Abu daya muke so! Ba Kwai cikin k'aya ba, wata ta turo min kudi wai akwai cikin Ƙaya take so, Please sister idan kinga wannan posting ki min magana! Ni Yar Manga ce ita Marubuciyar Kwai cikin Ƙaya kuma Matar Abdul take! A kiyaye sunayen mu! Nawa mai Dambu nake idan kin gan sakona ki duba Pagen akwai Number na ki min magana na dawo miki da kudinki_ Ba kare bin damo👌     Dai-daiton laifin mace ko namiji ɗaya ne! Amma sau da dama sai ka samu namiji laifin shi bata k'ona kamar ta mace! Laifin shi baya iya zame mishi tambari kamar na mace! Dukda Abu daya suka aikata amma sai ka samu namiji ya shiga rigar aro har ya rufe nashi! A yayin da zanen kaddara ta shata layinta babu wanda iya isa gogeta sai Rabbi....... Kuskuren daga Tambarin ce.... ABU D'AYA MUKE SO.... 3️⃣0️⃣ Last free page "Ka zana mata dragon a bayanta, gefen hannunta kuma ka zana mata spider." Zama nayi tare da zuba mata ido, ta cigaba da cewa. "Nan gurin wuyar ki za a zana miki kunama! Itace tambarin mu na asali Kinga wuya."   Murmushi tayi sannan tace. "Kiga k'ugunki! Kamar na wata babbar mace!    Idan kika goge nan da wata biyu sai kin bani kyauta na musamman kince Sheena gashi Kema."     Shiru nayi ina sauraron hudubarta,    Yana gama zana min jikina, wanda sai da yayi min Alluran kashe zafi sannan ya zana min, yana gamawa ya goge jinin da ya fita, sannan ya kalle Sheena yace "Yarinyar tana da juriya! Duk da ana kashe zafin amma kana ji."        Murmushin gefen baki tayi sannan tace. "Ka duba kwayar idanun ta? A fusace take, dan haka babu abinda zai sanyata ta tsorata."        Haka tayi ta ziga ni, Ni ba zigar su, ke tasiri a raina ba, tsanar Halwani yake kara samun mafaka a zuciyata.    .matukar zan tuna sabida shi aka kawo ni nan sai naji rai ya kuma b'aci, dan haka har ya gama zan tashi na ce mishi ya zana min Halwani a saman hannuna sabida ina Son idan na ga sunan ya tuna min sabida shi aka kawo Ni nan.          Zai min allura nace mishi bana bukatar shi, yayi min haka. Idan naji zafin Engeen din sai na tuna ashe bai kai zafin lalata min rayuwa da aka yi ba, sabida shi. Dan haka mutumin ya cigaba da zanen yana gamawa na mike tare da saka kayana, na kalleta.             Tare da cewa. "Sai me?!"           Dariya tayi sannan tace. "Ina son mace mai jarumta irinki, sabida ta haka zan fahimci ya take."           "Ba jarumta bace! Zafin da yafi na wuta kona ce! Ciwo ce da ba zata tab'a cikowa ba, buri ne na wanda aka zalunta, muradi ce na ɗaukar Fansa.     Indai akan namiji za a lalata min gobe na, ya kike tunanin zan kasance! Indai akan namiji za a azabtar dani, ya kike tunani zan tashi, sabida namiji maza nawa suka yi kokarin rab'ata,    Sabida shi nake wulakance, taya raina zai min dad'i idan ban lalata mishi jin dadin shi ba, idan ban lalata mishi kwanciyar hankalin shi ba.     Sai naga ya zubda hawayen bakin ciki  kamar yadda yaja min , nayi kukan zuci sai yayi kukan da bana hawaye ba.           Halwani ya gama da rayuwata, saboda shi nake wannan rayuwar, bazan yafe mishi ba.     Sabida shi nake rayuwa mara inganci, kin san yadda ake kirana , sunan aka kira ya tabbata akai na.      Sheena kin san yadda suka lalata min rayuwa kuwa,               Dole na koya kuma na iya, na nuna musu bariki iyawa ce.           Dole na amsa sunan da suka jefe ni dashi, sun kirani karuwa Baby Y! So nake duk inda na shiga sunan ya zame min tambarin.     So nake duk Inda na ratsa, ace ga Baby Y! So nake duk namijin da muka yi deal dashi yau, gobe idan yazo yaji na fi karfin shi.         Zaki iya koya min, yadda duk namijin da ya zauna kusa da ni yau! Gobe sai yaji na dawamma dashe har karshen rayuwar shi.         Sheena ki koya min yadda zan rama abinda aka min a kanshi."     Rike ni tayi sabida kukan da nake, gaba daya ina cikin damuwa mara iya ka, janye jikina nayi tare da cire kayan jikina, hatta bra da pant.       "Ban isa bane? Ko ban amsa sunar mace bane? Shin me ake bukata da zan ja hankalin maza! Me ya rage min? Me kike ganin rage da bazan amsa sunan Ƙaruwar ba?!"     "Kina dashi! Kina da su, kina da kome! Abu  abubuwa dayawa ake bukata,Salo! Iya magana! Sarrafa jiki.                 Ilimi da wayewa! Dole ki nemi Ilimi, Emily da Anna suna dab da shiga jami'a anan bangkok, Kema ya zame miki dole kiyi karatun!    Wayewa kuwa a hankali zaki fahimci haka, salo da sarafa jiki kuwa! Kirsa da makirci, sai uwa uba, magana da sassar jiki wato body language, idan kika iya wannan a duniyar karuwanci sai kin buga abinda ranku yake so.    Zaki rama abinda aka miki a tsanake, zaki lalatawa wanda aka cutar dake sabida shi, sai kin zame mishi alkakai... A fagen yarda da namiji bazan koya miki kome ba, sabida ai anyi muku, babu irin namijin da zai baki wahala.                     Ki yarda dani Bazan iya bari a cutar dake ba, amma wannan itace damar da kike da ita, kwashi kayanki ki saka, domin daga nan zuwa lokacin da zaki fara aiki. Ke din yar koyo ce babu wanda zai takura ki har sai kin iya."      Haka tayi ta nuna min abubuwa da zan kiyayye, da wanda zan yi da kuma yadda zan kula da lafiyata. Sannan tace kar na yarda wata mace ta rena ni domin yin haka koma baya ce a rayuwata.              A haka muka gama yawo a cikin gurin shakatawar, kafin muka nufi inda kaya suke ta saya min wata sport wear, wandon 3qrt ce! Sai rigar mai dogon hannu da da zip. A hankali bata ja min.        Sannan muka fita bayan ta mikawa masu kula da kofar ID card dinta, muka fita.               Muna fita ta tare taxi,  inda aka kai mu wata unguwa na talakawa ne, sosai. Tana zuwa ta mikawa mata mata kudi, tare da abincin da ta tsaya ta saya, sannan ta juya muka bar unguwar, tana shiga motar ta fashe da kuka.               Shiru nayi, sabida na fahimci tana son yin kukan me zai sani na dakatar da ita, kawai naji ba dad'i ne, idan nayi kuka ita ke rarrashina haduwar yau, gashi itama tana kuka.            Juyawa nayi na kalleta sannan na fara magana. "Ban san meke damunki ba, amma kiyi hakuri ki daina kukan nan"           "Tunda ta kawo ni, bata tab'a gaya min suwaye iyayena ba! Tun ina da shekara tara ta kawo ni gurin Jacob. Har yau bata tab'a min magana ba.   Bawai dan bata magana ba, sai dan kawai nicee bazata min ba. Gashi ina kara girma suwaye dangi na? Yaushe zan hadu dasu."           Shiru nayi kwalla na zuba min daga idanuna. Tabbas ƙaddarar rayuwata sai da ta kawo ni inda ban san kowa ba sai Allah.         Wani layi aka kai mu, masu manyan gidaje, dogaye masu tsayi.                    Bayan tabiya kudin ta kalle shi sannan tace. "Bakuwa muka yi, sunanta Baby Y da fatan babu matsala!"     Murmushi yayi mata, sannan ya zagayo inda take, ya Kira mata ido.             "Sai yaushe zamu yi aure? Yau shekara biyar kenan! Ban damu ba kawai ni kece damuwata. Ina sonki shi yasa na bar duniyata nazo gurinki, na rabu da jin daɗina na dawo gurin ki, amma kin ki saurarona." Juyawa tayi tare riko hannuna muka shige lifte din gidan, har nan ya biyo mu, matseta yayi na kauda kaina, daga gare su.    Kuka tasaka mishi tare da dukar kirjinshi, shafa bayanta yayi tayi har tayi shiru, sannan muka isa d'akinta,  muna zuwa  shiga, na sake baki  ina kallon haduwar da falon yayi cikin mamaki,      Sai da takai ni, wani daki mai shegen kyau. Da tsaruwa tare da. Haka ta nuna min inda zan kwanta, tafita can sai gata da da Noodle. Da pizza ta Mika min, dake ina tsaye a jikin window. Kallon yadda mutane ke gudanar da rayuwar su. Kazamce.                 Dafa Ni tayi tace. "Abincinki."      Amsa nayi ina kallon lokaci, sam na manta da sallah, dafe goshina nayi cikin damuwa. Na amshi abincin sannan na wuce ban daki , alola nayi sannan na fito zan gabatar da Sallah kallonta nayi cikin jin kunya nace mata. " Ta ina rana ke fitowa!"    Nuna min tayi, a hankali na fara sallah. Sai da na sauke nauyin da yake kaina, sannan naci abincin kadan cikin jin dadi domin na rabu da wancan mugun kwamacalar da nake ci,     Shi yasa a satin da nazo nayi ta kashi, dakyar suka samin allura da ruwa ya dakatar da shi.           Mik'ewa nayi ina kallon hannuna, inda yake rubuce da Halwani, raina b'aci yayi sosai. Ina tsaye a jikin window har dare ya raba, sai da Sheena ta leko, tana gani na a tsaye jan hannuna tayi tare da zaunar dani, ta durkusa a gabana.       "Ki rage tunani! Yarinya ce ke! Idan kika bari ciwo ta kamaki, zaki wahala, kuma nan gari ne da baki da kowa sai Ni, Kinga babu ke babu damuwa.     Matukar zaki na tuna bayan, bazaki tab'a cin nasara abinda yake gabanki ba.    Tuna baya yana dakyau, dan tamkar rufe wasu rufaffun shafukan da aka manta dasu ne.             Fuskantar gaba, dai dai yake da bude sabon shafin rayuwa ce, bazan hanaki fushi ba dan haka yana kuma bunkasa fansar da zuciyarka take tanadin dauka ce.       Amma kiyi hakuri ki kwanta kema ki huta jikinki su huta, dan daga gobe zamu fara bitar abinda kike son cimma."             Goge kwallar da suke sauka daki-daki daga cikin idanuna nayi, sannan na kwanta. nan ta shiga bani labarin ban dariya, tare da barkwance.      A hankali barci ya dauke ni, tana ganin na fara fidda numfashin alamun barcin yayi nisa, ta shafa gashin kaina tare da gyara min kwanciya ta. Sannan ta kashe hasken dakin tafita.          Bayan fitar ta, barcin yayi nauyi nan na shiga mafarkin ana bina da gudu, sosai nayi gudun, har nazo bakin wata rami, dole na tsaya a gurin ina zare idanuna.                         "Dole ki bar shi, dole ki mutu doleeeeeee!" ihu na shiga yankawa wanda ya sanya Sheena Shigowa dakin da gudu, jikinta na makale ina sauke ajiyar zuciya. "Baby! Mafarki ko?!"    Gyada mata kai nayi, d'ago ni tayi muka wuce d'akinta, anan muka kwana. Da asuba na dawo d'akina nayi sallah, a kasa na kwanta.     Karfe bakwai saura ta tashe ni nayi wanka, sannan ta kawo min break fast.         Ina idarwa, ta bani wasu fararen  kaya, riga da wando, kamar na jiya. Wata yar karamar gyale na rufe kaina, sannan na fito mika min wata yar karamar haka tayi, sannan tace.. "Muje!"      A hankali na bi bayanta muka fito har inda saurayinta ya ajiye mu jiya, yana nan yana jiran mu.       Tunda muka shiga suke hira, har muka isa gidan shalatawar, tun daga bakin kofa ake gaishe ta, har muka isa cikin gidan.              Gurin sauya kayan mu muka je, yau ma kusan rabin tsirara na fito, sannan ta kai ni gurin wata mata, a nan za a fara koya min yadda zan na juya jikina.              Girgiza kai nayi kawai, matar tayi tana gaya min muhimmancin sarafa jikina a cikin harkan, tare da nuna min yadda zanyi tafiya.                  Murmushi nake kawai idan tasani na kwanta tana min tausa, wani shegen tausan da idan baka yi da gaske ba sai kayi barci. ........       A hankali kwanaki suke tafiya, suna kuma nuna min yadda zan iya kome da kaina, har zukar shisha  duk ana koya min koda zan hadu da wanda yake sha.                Wannan cin abincin koya min ake wai kar naje nayi abinda zai sanya musu lalacewar harka, rashin kunya kuwa, ko gindin akuya sai haka.               Sannan tafiya, shima koya min ake yadda duk inda na shiga ba zasu ji kunya ba. Dake ina jin turanci, haka ya kuma karawa Jacob jin daɗin da farin ciki.           Gashi duk abinda aka koya min rubuta shi nake, idan muka dawo da Sheena zan zauna nayi ta haddace shi har sai na iya, a ranar da aka fara bani daya daga cikin masu tsaron kofar aka ce na gwada sanya shi barci na minti arba'in. Suna buƙatar ganin kwarewata.    Shin na iya ko ban iya ba, kawai abinda ake bukata kenan, na sanya shi barci ta hanyar tausa, wanda zai yarda da shi kanshi na iya, ko ban iya ba, idan na sanya shi kuma zan gwada saka Jacob Shima. Amma tukun na amince da harkan ko Ya-ya?              Gashina da yake sake na kama tare da tattarawa, baya sannan na kunce towel din jikina, na kalle shi na kuma kalli Jacob.              Ido cikin ido, nace mishi. "....... Alhamdulillah ....... Anan na kawo last free Page🤭🤦😜    Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....ABU D'AYA                       (MUKE SO?) Mai_Dambu Kaji a ranka idan an muzanta sunanka Ya zaka ji? Toh haka kusakuran rayuwa suke? Duk da zuciyarmu a bude take! Amma bai hana mu jin ciwo da zaran an taka mu! Duk da idanun mu a rufe yake bai hana mu fahimtar wake tare damu! Har ila yau sau daya ake kuskure! Duk wani Kuskuren da zai biyo baya mukan kirashi da Son zuciya? ganganci! Rashin adalci! Don Allah mu fahimci azabarin labarin.... ABU D'AYA MUKE SO💞 2️⃣9️⃣ Idan nace zan baki labarin bude wannan hadaddiyar kungiyar zaki sha mamaki? Domin kuwa an budeta ne! Shekaru masu yawa. Karkashin jagorancin mahaifin  Jacob.        Da fari karuwanci kawai ake a cikin wannan kungiyar, tare da koyawa kananun yara shaidanci, a  tafiyar farko yaran da ake dauka basu fi yan an shekara bakwai ba, su ake kawowa dasu ake kome. Amma da tafiya tayi nisa, sai aka shiga niman manya a wannan shashin,. A ka'idar dokar kasuwancin kasar nan da zaran kin kai shekaru sha shida an daina yayin ki.     Kome kyan da kike dashi kome kan halittar ki kuwa! Zasu sallame ki, kije ki cigaba da wata sana'ar.        Domin ana sallamar wasu wasu na shigowa. Sau dayawa idan aka sallame wasu zasu bar kasar zuwa wata kasan dan cigaba da sana'arsu.     Kinga wannan gurin shakatawan idan baka da arziki baka isa ka shigo ba, domin kuwa ba a biyan kudin juyawar da za ayi da tsabar kudi, transfer ake yi sabida bamu daukar kudi a hannu gudun barayi.           Yan mata Kinga wancan Chinese din, mai kudi ne a kasar China! Kuma yana cikin jerin masu kudin kasar, yana da kudi na fitar hankali!                 Kinga yarinyar da take kusa dashi, sunanta Angita! Yar kabilar talegu ce na kasar India, itama kawota akayi, a yanzun haka tana da wasu mahaukatar kudi da manyan motoccin alfarma, itama lokacin da tazo kamar yadda kike haka take.    Amma daga nan tana iya yin abinda ba kowa yake yi ba, tana kula da iyayenta, sosai.    Sai wancan Yarinyar, sunanta Emily! Yar kasar Poland ce, aka kawota nan, wancan dan kasar Faransar shine yake kula da duk wani abinda take so! Sabida itace ke mishi tausa, hatta kwanciya da ita yana yi kome ma.             Alfah itama yar kasar Amurka ce, aka satota zuwa nan, itama wancan dan kasar Sweden, shi yake kula da ita, ita ke ji da duk wata abinda yake bukata, Karki manta, zasu fita dake club ko kuma wani gurin duk a cikin kudin aikin ne, da aka saye ki. Sannan suma idan kika iya saki jiki kika mu'amale su, basu da hankali sake miki kudi zasu yi.                     Wancan sunanta Anna, ITAMA yar kasar nan ce, wanda yake kula da ita dan kasar Germany ne, Kinga su kowacce da irin wanda yake kula da ita.                  Hey Guys! Ga bakuwar mu nan Sunanta zata gaya muku!"            Kallon su nayi, domin suna cikin ruwan  swimming pool, a Sanya ye na d'aga musu hannu sannan nace musu. "Baby Y!"     Dariya suka saka min sannan suka ci-gaba da abinda suke, kallona matar tai,        Kallona tayi sannan tace. "Yawwa! Kinga nan gurin! Idan baka mallaki miliyoyin naira ba, baka isa ka shigo nan ba.     Sabida wannan gurin, a kowani tausa ana yin shi ne! A miliyan 20M, idan zai fita dake har ki kwana a hannun shi 50m, sabida ai gurin bai miki kama da inda mara karfi zai zauna ba.        Ki saki jiki ki kwashi arziki baki da matsala babu wanda zai miki wani abu domin kuwa kowa tasa ta fishe shi ce.                       Wannan gurin idan bakonki yabar kasar zaki iya zuwa idan yayi miki, idan bai miki ba zaki iya zama abinki har ranar da zai dawo.     Kina da kyau? Kyan da kike dashi yasanya Jacob ya ki.miki kome.         Sannan ina kyautata zaton kece zaki zamewa wajen shakatawar  mu zai yi albarka.    Domin akwai wasu larabawa da suke buƙatar irin ki, ke arziki zaki yi.      Domin duk cikin jinsin mutane yan kasar ku sunfi amfani a gurin maza fararar fata."    Bayani take min tare da nuna min kayan gurin, tare da duk inda ake, ake gudanar da aikin.    Wajen saka kaya takai ni, idan zaku unguwa da wanda kakewa tausa, anan zaka zo ka dauki kayan da zaka saka, duk a cikin kudin shi. "Baby! Idan kika kwantar da hankalinki! Kafin shekara guda, closet dinki dai kin rasa inda zaki saka kaya, kingan su kama daga namu nan har na turawa, kai har da na kasarku, babu abinda babu. Babu ne babu..."    Gurin cin abinci ta kai ni, aka nuna min kome sannan ta zuba min ido tace. "Zab'i yana gare ki!, Idan zaki iya mutuwa da cutar da baki sani ba, toh ga hanya idan kuma zaki amince gobe ki fara aiki, toh gamu nan dai.         Amma ki sani babu wani damar da kike dashi, domin kuwa Jacob yana da manyan jami'an tsaron. Koda kin yi yunkurin guduwa kashe ki zasu yi basu da tausayi balle imani, basu da jin kai.       A fusace suke domin suna yi fushi da fushin wsni,.     Iya abinda zan ce kenan amma.ki sani dole kiyi wannan aikin domin kuwa, domin ko kin koma gurin Shi a wulakance zasu wurgaki dakin da kare shi yake . Zai yi."             Shiru nayi ina jinta,, kamar zan yi kuka nace. "Ni banzan iya karuwanci ba, Ni mareniya ce, bani da kowa sai Allah, kuma Ubangijin mu ya haramta mana zina, abinda zan yi dai-dai yake da aikata zina babu wata sana'ar ce?!"      Zuba min ido tayi na wasu lokuta, kafin ta sauke ajiyar zuciya, tace. "Kasashe irinsu England! Kudin shigar su, daga kwallon kafa ce, haka kasar American kudin shigar su daga makamai ne da alkama, kasar india kudi shigar su daga sanar Film ne! Toh mu nan Thailand kudin shigar mu daga karuwanci ne!      Sai gidajen rawa, zo muje na nuna miki shashin nishad'i wanda ya zame miki dole ki shiga gurin,"           A hankali nake binta, har wani kofa ta bude a karkashin kasa, asalin inda ake kutumar Uba kenan!      Domin muna shiga naga mata a saman dandamali daga su sai pant, suna rawa don't think that manyan ne no...no  duk yara ne,  sosai masu karancin shekaru.      Wanda suka dace ace muna makaranta. Shagali kawai ake yi a dragon club. Dayawa yan matan  suna da tambarin dragon kuma duk gurin Jacob ne,               Yarinya karama zaki ganta a gaban namiji ko maza tana rawa, su kuma suna cakumota. "Baby! Idan da akwai wata sana'ar da na cire ki a wanna gidan, na kai ki can mu bamu da wata sana'ar da tafi wanna! Sannan zamu je can!"         Wani Shashine mai dauke da asibiti ga yan mata nan wanda ake musu alluran a cikin five good weeks Halittar jikinsu zai fito dan dole, ga shashin da idan mace tayi ciki za a cire mata. Idan ma bata son mahaifar za a cire mata.       Ga shashin da ake gyara nono da duwawu, sannan akwai shashin da ake sayar da jarirai idan an abarki kin haihu!     Idan kuma kika yi taurin kai, an kai ni har shashin da aka ajiye karen mai suna Nico!     An wurga mishi wata yarinya ce, yake zabga mata cizo idan tayi motsi, ganin tayi luff ya Sanya kanshi a gabanta yana lasheta.        Amai na fara ji aka fitar dani, hoton yarinyar yana raina, domin kafin a fitar dani ina hango lokacin da masu kula da karen suka kifata, sannan ya hau bayanta ya fara having s**x da ita.     Dafa Ni tayi ganin ina amai sosai, tare da niman yadda zan yi.            Rike Ni tayi tana murmushi, tace. "Muje na nuna miki shashin yan lesbian!"          Idanuna sunyi jajjur, a hankali nake binta, ashe kazantar da na gani mai sauki ce, domin naje naga yadda mata suke cinye kansu, kasa daurewa nayi na fara amai, sabida kyamar su.             Da yadda suke gudanar da kome! Ana take gaya min. "Kinga su nan sun kware a harkan, kuma har porn video suke! A duniya suna cikin manyan yan matan da suka fi kudi domin kuwa Kinga su kowacce kasashen Turai take zuwa ana yi da ita, ko kuma ki ga an kawo jirgi daga wata babban mace ta turo a dauke ta. Bari na kai ki shashin maza."            A hankali ta jani zuwa wani shashin, maza ne ake buga musu iska ta bayan su, anan naga wani dan daudu, yadda yake magana yana farr da idanu, tare da juya jikin shi sai da na dara, wanda tabona da nayi dariya har na manta, suma mazan gurin yarana ne kananu ake koya musu shaidananci.               Haka ta zaga dani, tsabar sun kware mace bata gaban su su din horarru ne! A fagen kuma makasa ne!                Kallona tayi sannan tace. "Muje na nuna miki shashin da ake disvirgin din Mace!"            Nan ma kai ni wani shashi tayi ina kallon gurin ga yan mata ajere masu kananun shekarun nan dai, daukar yarinya za ayi a kwantar da ita tare da daure mata hannu da kafada, sannan wani kartetten kato, ya buɗe ta da karfi da yaji. Ana gamawa a kunceta a mai da ita gurin wani ya cigaba da budeta har sai ta zama mace sosai, sannan ake sauketa.                 Wannan abin ya sanya ni jin bana tsoron kowa, bana jin kuma zan yarda a kuma sani nayi kuka a kan hakkina.           Dole na tara dukiya! Na nunawa duniya nima horarriyya ce!      Katse min tunanina tayi ta Hanyar jana tace. "Kinsan mun kware a kome! Toh hatta naman mutane muna sayarwa! Zo muje, inda ake wannan sana'ar yaran da suka mutu ba a san dangin su ba kuma babu wasu shaidu da zai isar dasu ga Iyayen su, shine Jacob ya bud'e Gurin sayar da naman su.       Tun da muka tunkari gurin na fara amai sabida karnin jinin dan adam, ga wani mugun wani.         A nan take gaya min yadda ake yi dasu, akwai wata kungiyar da Jacob yake ciki, mai suna Black COBRA! Kungiya ce ta Mafiya! Wanda reshenta ke Las Vegas dake Ƙasar Amurika, wannan ƙungiyar babu makasa irinsu.                  Zasu iya kashe mutum su badda gawar shi ba tare da Duniya ta sani ba, zasu iya kashe mutum ba tare da an fahimci kome ba.     Su din suna shan jini! Da cin namar mutum.      Basu da kirki ko kadan zasu iya yin komai domin cikar Muradin su.        Sannan suna da yaran su a cikin wannan gidan idan yarinya tayi musu, toh basu da matsala zasu sake miki kudi, tare da daukar ki ana fita dake duk wani gurin aikin su.   Sai dai daga ranar da aka fara fita dake, toh babu makawa kin shiga harkokin su, kuma mutanen da suke gaba dasu zasu koma kanki. Domin za a nemi kashe shi, farautar rayuwarki za ayi tayi har sai an kashe ki.         Sannan akwai adadin lokutan da wasu yan matan suke guduwa kafin lokacin ya cika an cin masu, karku manta muna wata duniya ce da ran dan adam ba a bakin komai bane, a kashe shi a sha jinin shi ba wani abu bane, dan haka yau naga abubuwan da suka kuma zaburar da zuciyata, akan abinda aka min.         Dole nayi rayuwa a nan, kodan nayi nesa da masu son ganin bayana, dole na rayu a nan dole anan kawai zanyi zuciya na zama yar kaina, sai dai zinar ce tayi tsauri da yawa,             Kallon ta nayi sabida rike hannuna da tayi tace. "Zobenki yana da kyau da alamu daga babban gida kika fito, ko kuma iyayen ki suna da arziki?! Sai dai Kinga nan gidan da wannan yankin baki d'aya.     Babu zaren sadarwa balle kiyi waya, sai dai in Jacob ne ya saya miki layin da zaki yi waya, sannan zaki yi magana da mutanen da suke zuwa gurinki.    Ki sani nan din ba gurine da zaki fita ta sauki ba, dan babu wanda ya isa ya cin miki,"      Jana tayi zuwa wani shashi can kasa, ba kome ake yi a wannan gurin ba, sai Tattoos.        Jan kujera tayi sannan ta cire min rigar wankan jikina ta juyar da bayana tace mishi..... _Hadaddiyar maganin mata da na gyaran nono! Hips da Bombom, tare da na Infection! Sai ni'ima, dahuwar amare da sauran idan ana bukata a tuntube ni cikin rahusa! Uwargida karki manta Infection yayi kaka gida a jikinki dan haka ki gwada zaki yi bayani, Akwai turaren zamani na humra! Turaren kaya dana daki karki bari a baki labarin shi!_ *VIP 300, ta bank! Katin mtn 400 Vip! Idan kuma katin mtn ne singul grp 200! Idan ta bank ne 150ne 08130269641/0472282105 GTBNK, Ramlat Abdulrahman Manga* #Mai_DambuABU D'AYA                       (MUKE SO?) Mai_Dambu _Sunan littafina Abu daya muke so! Ba Kwai cikin k'aya ba, wata ta turo min kudi wai akwai cikin Ƙaya take so, Please sister idan kinga wannan posting ki min magana! Ni Yar Manga ce ita Marubuciyar Kwai cikin Ƙaya kuma Matar Abdul take! A kiyaye sunayen mu! Nawa mai Dambu nake idan kin gan sakona ki duba Pagen akwai Number na ki min magana na dawo miki da kudinki_ Ba kare bin damo👌     Dai-daiton laifin mace ko namiji ɗaya ne! Amma sau da dama sai ka samu namiji laifin shi bata k'ona kamar ta mace! Laifin shi baya iya zame mishi tambari kamar na mace! Dukda Abu daya suka aikata amma sai ka samu namiji ya shiga rigar aro har ya rufe nashi! A yayin da zanen kaddara ta shata layinta babu wanda iya isa gogeta sai Rabbi....... Kuskuren daga Tambarin ce.... ABU D'AYA MUKE SO.... 3️⃣0️⃣ Last free page "Ka zana mata dragon a bayanta, gefen hannunta kuma ka zana mata spider." Zama nayi tare da zuba mata ido, ta cigaba da cewa. "Nan gurin wuyar ki za a zana miki kunama! Itace tambarin mu na asali Kinga wuya."   Murmushi tayi sannan tace. "Kiga k'ugunki! Kamar na wata babbar mace!    Idan kika goge nan da wata biyu sai kin bani kyauta na musamman kince Sheena gashi Kema."     Shiru nayi ina sauraron hudubarta,    Yana gama zana min jikina, wanda sai da yayi min Alluran kashe zafi sannan ya zana min, yana gamawa ya goge jinin da ya fita, sannan ya kalle Sheena yace "Yarinyar tana da juriya! Duk da ana kashe zafin amma kana ji."        Murmushin gefen baki tayi sannan tace. "Ka duba kwayar idanun ta? A fusace take, dan haka babu abinda zai sanyata ta tsorata."        Haka tayi ta ziga ni, Ni ba zigar su, ke tasiri a raina ba, tsanar Halwani yake kara samun mafaka a zuciyata.    .matukar zan tuna sabida shi aka kawo ni nan sai naji rai ya kuma b'aci, dan haka har ya gama zan tashi na ce mishi ya zana min Halwani a saman hannuna sabida ina Son idan na ga sunan ya tuna min sabida shi aka kawo Ni nan.          Zai min allura nace mishi bana bukatar shi, yayi min haka. Idan naji zafin Engeen din sai na tuna ashe bai kai zafin lalata min rayuwa da aka yi ba, sabida shi. Dan haka mutumin ya cigaba da zanen yana gamawa na mike tare da saka kayana, na kalleta.             Tare da cewa. "Sai me?!"           Dariya tayi sannan tace. "Ina son mace mai jarumta irinki, sabida ta haka zan fahimci ya take."           "Ba jarumta bace! Zafin da yafi na wuta kona ce! Ciwo ce da ba zata tab'a cikowa ba, buri ne na wanda aka zalunta, muradi ce na ɗaukar Fansa.     Indai akan namiji za a lalata min gobe na, ya kike tunanin zan kasance! Indai akan namiji za a azabtar dani, ya kike tunani zan tashi, sabida namiji maza nawa suka yi kokarin rab'ata,    Sabida shi nake wulakance, taya raina zai min dad'i idan ban lalata mishi jin dadin shi ba, idan ban lalata mishi kwanciyar hankalin shi ba.     Sai naga ya zubda hawayen bakin ciki  kamar yadda yaja min , nayi kukan zuci sai yayi kukan da bana hawaye ba.           Halwani ya gama da rayuwata, saboda shi nake wannan rayuwar, bazan yafe mishi ba.     Sabida shi nake rayuwa mara inganci, kin san yadda ake kirana , sunan aka kira ya tabbata akai na.      Sheena kin san yadda suka lalata min rayuwa kuwa,               Dole na koya kuma na iya, na nuna musu bariki iyawa ce.           Dole na amsa sunan da suka jefe ni dashi, sun kirani karuwa Baby Y! So nake duk inda na shiga sunan ya zame min tambarin.     So nake duk Inda na ratsa, ace ga Baby Y! So nake duk namijin da muka yi deal dashi yau, gobe idan yazo yaji na fi karfin shi.         Zaki iya koya min, yadda duk namijin da ya zauna kusa da ni yau! Gobe sai yaji na dawamma dashe har karshen rayuwar shi.         Sheena ki koya min yadda zan rama abinda aka min a kanshi."     Rike ni tayi sabida kukan da nake, gaba daya ina cikin damuwa mara iya ka, janye jikina nayi tare da cire kayan jikina, hatta bra da pant.       "Ban isa bane? Ko ban amsa sunar mace bane? Shin me ake bukata da zan ja hankalin maza! Me ya rage min? Me kike ganin rage da bazan amsa sunan Ƙaruwar ba?!"     "Kina dashi! Kina da su, kina da kome! Abu  abubuwa dayawa ake bukata,Salo! Iya magana! Sarrafa jiki.                 Ilimi da wayewa! Dole ki nemi Ilimi, Emily da Anna suna dab da shiga jami'a anan bangkok, Kema ya zame miki dole kiyi karatun!    Wayewa kuwa a hankali zaki fahimci haka, salo da sarafa jiki kuwa! Kirsa da makirci, sai uwa uba, magana da sassar jiki wato body language, idan kika iya wannan a duniyar karuwanci sai kin buga abinda ranku yake so.    Zaki rama abinda aka miki a tsanake, zaki lalatawa wanda aka cutar dake sabida shi, sai kin zame mishi alkakai... A fagen yarda da namiji bazan koya miki kome ba, sabida ai anyi muku, babu irin namijin da zai baki wahala.                     Ki yarda dani Bazan iya bari a cutar dake ba, amma wannan itace damar da kike da ita, kwashi kayanki ki saka, domin daga nan zuwa lokacin da zaki fara aiki. Ke din yar koyo ce babu wanda zai takura ki har sai kin iya."      Haka tayi ta nuna min abubuwa da zan kiyayye, da wanda zan yi da kuma yadda zan kula da lafiyata. Sannan tace kar na yarda wata mace ta rena ni domin yin haka koma baya ce a rayuwata.              A haka muka gama yawo a cikin gurin shakatawar, kafin muka nufi inda kaya suke ta saya min wata sport wear, wandon 3qrt ce! Sai rigar mai dogon hannu da da zip. A hankali bata ja min.        Sannan muka fita bayan ta mikawa masu kula da kofar ID card dinta, muka fita.               Muna fita ta tare taxi,  inda aka kai mu wata unguwa na talakawa ne, sosai. Tana zuwa ta mikawa mata mata kudi, tare da abincin da ta tsaya ta saya, sannan ta juya muka bar unguwar, tana shiga motar ta fashe da kuka.               Shiru nayi, sabida na fahimci tana son yin kukan me zai sani na dakatar da ita, kawai naji ba dad'i ne, idan nayi kuka ita ke rarrashina haduwar yau, gashi itama tana kuka.            Juyawa nayi na kalleta sannan na fara magana. "Ban san meke damunki ba, amma kiyi hakuri ki daina kukan nan"           "Tunda ta kawo ni, bata tab'a gaya min suwaye iyayena ba! Tun ina da shekara tara ta kawo ni gurin Jacob. Har yau bata tab'a min magana ba.   Bawai dan bata magana ba, sai dan kawai nicee bazata min ba. Gashi ina kara girma suwaye dangi na? Yaushe zan hadu dasu."           Shiru nayi kwalla na zuba min daga idanuna. Tabbas ƙaddarar rayuwata sai da ta kawo ni inda ban san kowa ba sai Allah.         Wani layi aka kai mu, masu manyan gidaje, dogaye masu tsayi.                    Bayan tabiya kudin ta kalle shi sannan tace. "Bakuwa muka yi, sunanta Baby Y da fatan babu matsala!"     Murmushi yayi mata, sannan ya zagayo inda take, ya Kira mata ido.             "Sai yaushe zamu yi aure? Yau shekara biyar kenan! Ban damu ba kawai ni kece damuwata. Ina sonki shi yasa na bar duniyata nazo gurinki, na rabu da jin daɗina na dawo gurin ki, amma kin ki saurarona." Juyawa tayi tare riko hannuna muka shige lifte din gidan, har nan ya biyo mu, matseta yayi na kauda kaina, daga gare su.    Kuka tasaka mishi tare da dukar kirjinshi, shafa bayanta yayi tayi har tayi shiru, sannan muka isa d'akinta,  muna zuwa  shiga, na sake baki  ina kallon haduwar da falon yayi cikin mamaki,      Sai da takai ni, wani daki mai shegen kyau. Da tsaruwa tare da. Haka ta nuna min inda zan kwanta, tafita can sai gata da da Noodle. Da pizza ta Mika min, dake ina tsaye a jikin window. Kallon yadda mutane ke gudanar da rayuwar su. Kazamce.                 Dafa Ni tayi tace. "Abincinki."      Amsa nayi ina kallon lokaci, sam na manta da sallah, dafe goshina nayi cikin damuwa. Na amshi abincin sannan na wuce ban daki , alola nayi sannan na fito zan gabatar da Sallah kallonta nayi cikin jin kunya nace mata. " Ta ina rana ke fitowa!"    Nuna min tayi, a hankali na fara sallah. Sai da na sauke nauyin da yake kaina, sannan naci abincin kadan cikin jin dadi domin na rabu da wancan mugun kwamacalar da nake ci,     Shi yasa a satin da nazo nayi ta kashi, dakyar suka samin allura da ruwa ya dakatar da shi.           Mik'ewa nayi ina kallon hannuna, inda yake rubuce da Halwani, raina b'aci yayi sosai. Ina tsaye a jikin window har dare ya raba, sai da Sheena ta leko, tana gani na a tsaye jan hannuna tayi tare da zaunar dani, ta durkusa a gabana.       "Ki rage tunani! Yarinya ce ke! Idan kika bari ciwo ta kamaki, zaki wahala, kuma nan gari ne da baki da kowa sai Ni, Kinga babu ke babu damuwa.     Matukar zaki na tuna bayan, bazaki tab'a cin nasara abinda yake gabanki ba.    Tuna baya yana dakyau, dan tamkar rufe wasu rufaffun shafukan da aka manta dasu ne.             Fuskantar gaba, dai dai yake da bude sabon shafin rayuwa ce, bazan hanaki fushi ba dan haka yana kuma bunkasa fansar da zuciyarka take tanadin dauka ce.       Amma kiyi hakuri ki kwanta kema ki huta jikinki su huta, dan daga gobe zamu fara bitar abinda kike son cimma."             Goge kwallar da suke sauka daki-daki daga cikin idanuna nayi, sannan na kwanta. nan ta shiga bani labarin ban dariya, tare da barkwance.      A hankali barci ya dauke ni, tana ganin na fara fidda numfashin alamun barcin yayi nisa, ta shafa gashin kaina tare da gyara min kwanciya ta. Sannan ta kashe hasken dakin tafita.          Bayan fitar ta, barcin yayi nauyi nan na shiga mafarkin ana bina da gudu, sosai nayi gudun, har nazo bakin wata rami, dole na tsaya a gurin ina zare idanuna.                         "Dole ki bar shi, dole ki mutu doleeeeeee!" ihu na shiga yankawa wanda ya sanya Sheena Shigowa dakin da gudu, jikinta na makale ina sauke ajiyar zuciya. "Baby! Mafarki ko?!"    Gyada mata kai nayi, d'ago ni tayi muka wuce d'akinta, anan muka kwana. Da asuba na dawo d'akina nayi sallah, a kasa na kwanta.     Karfe bakwai saura ta tashe ni nayi wanka, sannan ta kawo min break fast.         Ina idarwa, ta bani wasu fararen  kaya, riga da wando, kamar na jiya. Wata yar karamar gyale na rufe kaina, sannan na fito mika min wata yar karamar haka tayi, sannan tace.. "Muje!"      A hankali na bi bayanta muka fito har inda saurayinta ya ajiye mu jiya, yana nan yana jiran mu.       Tunda muka shiga suke hira, har muka isa gidan shalatawar, tun daga bakin kofa ake gaishe ta, har muka isa cikin gidan.              Gurin sauya kayan mu muka je, yau ma kusan rabin tsirara na fito, sannan ta kai ni gurin wata mata, a nan za a fara koya min yadda zan na juya jikina.              Girgiza kai nayi kawai, matar tayi tana gaya min muhimmancin sarafa jikina a cikin harkan, tare da nuna min yadda zanyi tafiya.                  Murmushi nake kawai idan tasani na kwanta tana min tausa, wani shegen tausan da idan baka yi da gaske ba sai kayi barci. ........       A hankali kwanaki suke tafiya, suna kuma nuna min yadda zan iya kome da kaina, har zukar shisha  duk ana koya min koda zan hadu da wanda yake sha.                Wannan cin abincin koya min ake wai kar naje nayi abinda zai sanya musu lalacewar harka, rashin kunya kuwa, ko gindin akuya sai haka.               Sannan tafiya, shima koya min ake yadda duk inda na shiga ba zasu ji kunya ba. Dake ina jin turanci, haka ya kuma karawa Jacob jin daɗin da farin ciki.           Gashi duk abinda aka koya min rubuta shi nake, idan muka dawo da Sheena zan zauna nayi ta haddace shi har sai na iya, a ranar da aka fara bani daya daga cikin masu tsaron kofar aka ce na gwada sanya shi barci na minti arba'in. Suna buƙatar ganin kwarewata.    Shin na iya ko ban iya ba, kawai abinda ake bukata kenan, na sanya shi barci ta hanyar tausa, wanda zai yarda da shi kanshi na iya, ko ban iya ba, idan na sanya shi kuma zan gwada saka Jacob Shima. Amma tukun na amince da harkan ko Ya-ya?              Gashina da yake sake na kama tare da tattarawa, baya sannan na kunce towel din jikina, na kalle shi na kuma kalli Jacob.              Ido cikin ido, nace mishi. "....... Alhamdulillah ....... Anan na kawo last free Page🤭🤦😜    Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne     Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida. #Mai_Dambu....https://youtu.be/FM4S6L9oryk Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148.. 3️⃣1️⃣ Dama gashi na kare kamar kudin guziri, dan haka na samu damar dannewa kan shi na zauna sosai, a hankali nake shafe mishi jikin shi da oil, Ina ban duk inda gajiya take ina matsata a hankali da hikima, kamar yadda florance ta nuna min.              Sosai nake bin jikin shi da tausa, har ya nemi juyawa na sauka, tare da  zare dan kamfen shi na cigaba da diga mishi man i na matsa shi, har kan hikimar shi wacce ta mike sambal.      Kamota nayi ina shafe ta tare da wasa da ita, banza sai ji nayi yana cewa,"ohhhhch!"       Raina ne ya kuma b'aci sosai, zuciyata tana raya min sabida Halwani nake wannan badakalar, gyada kai nake kawai, ina wasa da double two din shi, cikin salo da koya.         A hankali nake matse shi, ina wasa da duk wata sassa na jikin shi, kuma anki a bashi damar ya tab'a ni, sai da na lugwaigwaita shi sosai, har ya fara zubda wata irin ruwa alamun ya kawo, a lokacin na zaren zaren bikini na jikina na sannan durkusa tare da riko hakimar shi, na sanya a kirjina yana gogawa cikin wani irin sauri, ko minti sha biyar ba ayi ba, sai ga  Organ water din shi a fuskana.        Mik'ewa nayi na isa cikin swimming pool din na Wanke jikina, na fito ina tsane gashin kaina.             Da sauri Jacob ya iso, tare da daukana sama, makale shi nayi cikin wani irin sauri ya hade bakin mu.                 Kamar yadda ake kiran ƙungiyar mu da spider haka na shiga mishi wani irin mahaukacin kisses, Wanda ya San yashi. Gigicewa, ban kyale shi ba sai da muka koma cikin swimming pool, anan  na kusan cinye hakimar dan banza, kafin na kyale shi na fito. Kallona yayi cikin gajiya da yadda na biyar dashi yace. "Ki shirya yau zamu shiga club! Ina da baki."         Murmushi nayi cikin wani irin yanki da yanga, na d'aga mishi kofin Apple juice, Ina kurb'an, tare da cewa. "You Are welcome!"               Daurewa nake kawai ina pretending! Amma Kuka nake ji na taso min, dan haka nacewa Sheena. Bari naje ban daki, ina shiga na jingina bayana da kofar na fashe da wani irin kuka, mara sauti.   Bayan na kunna ruwan ban dakin, kuka nake tare da zama dabbas a kasa, ina rike kaina. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Yau na shiga masifar da tafi karfina, Hajiya kina ina! Ya Allah na tuba!" Kuka nake kamar raina zai fita sai da nayi kukan ya ishe ni, sannan na mike tare da shiryawa na nufi gurin wanke fuska, ina zuwa na wanke tare da gyarawa na fito.             Ina fita Sheena ta kai ni gurin gyaran jiki, tunda muka shiga aka fara gyara min jikin tare da sanya min farcen kati, aka kuma gyara min gashina, sannan aka kara min wata gashin yadda ya kuma tsayi sosai.                   Ina fitowa, ta kai ni gurin wanka, anan ne nayi wanka ya kai sau uku, sannan aka zuba min wata turaren wanka nayi ina fitowa daga ruwan duk abinda na tab'a kamshin turaren yake, a cikin yan minti ta shafe min jikina, tare da kiran mai kwalliya,.            Ina zaune ya min kwalliya, aka shafa min bronze har kafada na da cinyoyina, sai gashi ina wani irin sheki,  suna gamawa, ciro wata karamar bra tayi tare da mika min  nasanya hannu na amsa, sannan na saka, ina d'aga kirjina ya taso sama, nonuwar sun kuma cikowa da wani irin girma kamar balloon, koya nayi motsi sai sunyi shaking.                    Short gown, suka ciro aka mika min nasaka a hankali, sannan na tsaya suka gyara min zip, sannan na zauna suka kuma gyara min fuska,  tare da shafa min red lips stick.         D'an kunne na, da purse dina da shoe din na, red ne. Amma kayan jikina Black ce.            Suna gama shirya ni na mike, sheenah tace. "Tawa kin hadu, iya haɗuwa. Dole ki Basu kala"      Murmushi nayi sannan na fara taku a hankali, cikin nutsuwa, ina yi ina kallonta murmushi ne akan fuskana, amma zafin da yake cikin raina Allah kadai yasan yawan shi.                       A hankali take nuna min yadda zan yi da jan aji, magana ma sai na gadama, shi yasa na dauki abun daraja,        Idan na tuna yadda na sha azaba a hannun kartin maza kafin na kawo zuwa yanzun sai naji kamar na dauki wuka nayi ta yanka namar jikina, ina kallon jinin na zuba a kasa, babu abinda yake kuma kara min bakin ciki irin yadda karfi da yaji.    Na maida kaina karya! Ina cikin wannan tunanin ta riko hannuna har zuwa inda Jacob yake, yayi wani fiki-fiki da kananun idanun shi kamar na  Wabera, sai uwar sanko kamar an tsinewa shege.      Haka ya shirya cikin wasu Mayun suit, sannan ya mika min hannun shi, na sakala nawa, sannan muka fito zuwa inda motar shi yake, ina rike da hannun shi, wannan itace mafi girman al'adar jacob ya fita zuwa wata club wanda yasan  ana samun baki, daga kashe waje, zuwa shakatawa.               Tunda muka shiga motar yake matsa cinyata, ina jinshi nayi banza dashi. Har muka isa dragon lalace.         Muna shiga aka fara hasko nake, kasancewar rigar jikina, yanayin ta tana da tsagu a kirjin, kuma bai da hannu, dan haka nonuwana sun fito sosai, sai wani sheki suke tare da ɗaukar ido.         Yana shiga aka fara mika mishi hannu yana gaisawa da mutane. A hankali muke dadda kutsawa cikin mutane, wani table muna je inda ake buga casino.     Wato dragon palace, club ce wanda idan. Zaka shigeta sai an tabbatar kana da zanen ta idan baka da ita bazaka tab'a shiga ba, dan haka kudin da ake kashewa a cikin club ɗin Dollas ce, mika min bounce na US dollas yayi tare da ce min. "Daga wannan game ɗin nake fahimtar Sa'ar yarinya buga mana." Ina ajiyewa, wata Yarinya da tun da muka shigo ta bangaje ni mai suna Helim! Ta ajiye bounce uku, Ni kuma biyu na ajiye.         Kallon juna muka yi, a hankali sauran Yan matan da samarin su manya suka yi ta Abdu kudin suna ajiyewa.      Mika mana  duwatsu aka yi wanda aka bamu damar zaban Number.      Kallon shi nayi cikin tsoro, murmusa min yayi sannan yace. "Karki tsorata! Sha takwas! Ta bayan zube bakwai."     Yadda ya gaya min haka nace, ita yarinyar ta zabi nata sauran suka zab'a, watsa duwatsun akayi. Cikin mamaki suka zuba min ido, murmushi yayi cikin jin dad'i yace. " Kin samu kudinki! Ko akwai wanda zai san iya buga wasa da zakarata."     Take manyan masu kuɗi, not irin lagalaga nan, attajirai masu kuɗi suka shigo, muka fara wasa. Kafin kace me nayi wani irin wasa mai mugun daukar hankali, yadda nake motsa jiki na, tare da yin magana da kai idanuna. Ya fisge hankalin maza da yawa.                      Wani babban mutum shi yazo ya zuba min kudi, yana kallon Jacob. Zata raka ni, gobe zan dawo da ita.   ...   Mika mishi katin mu yayi, take mutumin ya cire Number bankin ya turawa Jacob kudin shi sannan, yaja hannuna kallona Jacob yayi cikin murmushi tare da hura min iskar bakin shi.                  ---- "Wai Bilal! Kasan yadda nayi kewarka kuwa, don Allah kayi min cin rashin imani, kayi min cin da sai na kasa tsayuwa, kayi min cin da sai na shaida haka!"   Murmushi yayi tare da murza kan Nononta yace. "Hajiyata! Na rantse dakyar na gama wannan aikin, amma dole nayi yadda kike so, Ni kaina na kwana biyu banci gidan dad'i na ba."          Hannunshi daya ya saka tare da zare mata rigar barcin jikinta, ya shiga murza nonone son ranshi, a hankali ya ciro Hakimar shi ya fara goga mata, cikin wani irin yanayi, kuka ta fara mishi tare da cewa. ."yanzun don Allah Bilal wannan salon mugun aikin da, kake min ai sai ya sani na zauce, don Allah tab'o min, gidan daɗina."               Idanun shi sun gama kankancewa, wani irin nishi yake fitarwa tare da wasa da kaciyar shi a saman pin dinta.          Sake gogawa yayi, ta saka ihu har tana d'ago mishi dakyau.        A hankali ya saka kan hakimar shi, sannan ya ciro a hankali,  ya kuma sakawa wata ƙatuwar nishi ta Ajiye, kafin ta rike zanin gadon sosai, a haka yayi ta mata yana sakawa yana cirowa. Har sau bakwai, kafin ya shiga ya buga mata wata irin iska, ji kake fasssss.                "Wayyo Allah na! Zaka kashe mike! " Ta faɗa tana kuka, d'aga kafaffuna yayi cikin kwarewa ya shiga cika mata isa sosai yake yi yana hutawa, sai da Bilal ya gigita Hajiya Larai, kafin ya soma cinta a hankali, gabaki daya ta wani yi laushi kamar ba ita ba, sai da taga zai kaita ganin da babu dawowa ta tashi nan ya kuma cewa bai san da haka ba, sai da yayi mata ci hudu masu lafiya sanan ya kyaleta ya shiga ban daki yayi wanka.                --- Rayadh.      "Hajiya don Allah ki saka baki Turaki ya koma can mana, wallahi ga baki daya yaki karatu.. Ban san me yake so ba, shi ba yaro bane balle na saka shi gaba da fada, Hajiya Please do something mana, akan shi aka fara so ne?             Yarinyar nan da tana raye da ta bayyana amma turaki yaki komawa makarantar, haka zai ta asarar lokacin shi,  sai yaushe zai fahimci irin konar da zuciyata take ciki, don Allah ajiya kiyi wani abu mana!" " Murmushi tayi sannan ta kalli D'anta cikin yanayin tausayi tace. "Zai koma! Insha Allah. Kaje karka yi fushi dashi ko ranka ya ɓaci da shi, kawai ka cigaba da mishi Addu'a.          So ne ya mai dashe haka, Amma Insha Allah, zai ji maganar ka, sannan ya kawo min kukan kuna mishi kallon kamar bai da hankali, ku barshi da laluran rashin da zuciyar shi tayi, so masifa ce.    Da zaran ka rasa wanda kake so, toh nan ne zaka gane girman Matsalar take.      Sannan babu abinda kake tunani akan Yumnah, ko Ni jikina yana bani bata mutu ba,. Don Allah kuyi ta mishi Addu'a, sosai, halin da ya shiga Allah baya fidda shi tausayi yake bani, shi yasa ka ga ina binshi a hankali.     Tunda yake ka tab'a sanya shi abu yaki?"      Girgiza kai yayi cikin sanyin jiki, sannan ta cigaba da cewa. "Toh kaga kuwa dole, kuyi hakuri da halin da ya shigo, ban da al'amarin Ubangiji kaga matar shi mana, kaga ya d'ago kai ya kalleta.   Haka yana nufin cewa, itace kawai a rayuwar shi, kuma duk abinda zaka mishi toh, bazai tab'a sanya shi dawowa kamar da ba.           Yaron da baya b'ata mana taya zamu kuntatta mishi?! Yaron da yake kokarin ganin Munyi farin ciki taya zamu lalata mishi nashi damuwar, bayan mun san halin da yake ciki bayin kan shi bane.                   Insha Allah, wata rana sai labari, idan muka yi hakuri, muna bin shi da addu'a, wallahi da akwai abinda zanyi dan Halwani ya koma da toh kuwa zan yi domin nafi kowa son na ganshi cikin farin ciki.                   Idan da ana sayar da farin ciki, da nasayo mishi dan yayi shi dayan shi, amma babu kuma ba a sayarwa hakan yana nufin, kaddarar shi ce. Kuma dole yayi hakuri ya amshi ta hannu bibbiyu.                   Dan haka kuma kuyi hakuri, sannan wannan lokacin ya dace, Uwar shi ta tsaya mishi da addu'a, sosai domin ciwon da yake cin shi bana wasa bane, idan muka sake ya kama zuciyar shi, toh ba makawa muna ji muna gani zamu rasa shi har abada.        Duk da abinda ya faru ba'a bukatar mai-maita shi, toh ya zama dole mu kiyayye gaba, ita kanta mahaifiyar shi ya dace ta rage zafin k'iyayyar da takewa Yumnah, dan idan ka haihu baka da bakin zagin d'an mutane,      Ba iya ita ba hatta mahaukaciyar matar shi, dole a tsawatar mata, domin ita rayuwa ba a bi da ita ta haka, duk wanda kaga ya rasa rayuwar shi, toh karka zage shi barshi Allah ya shirya shi, amma suka tsangwami Yumnah kamar ita ce take aikata kuskuren wanda ya dace suga laifin mahaifiyarta. Wallahi basu kyauta min ba, mai kayan bunu bashi gudummawar gobara.          Dan haka ka tsaya a gidanka ka zama namiji, sannan itama matar shi ta dawo haka, zaman Uban me take a garin su, tunda Tasan mijinta ba lafiya ce ta ishe shi ba.           Maza ta dawo ko kuma wallahi na sanya ya saketa, dan na gaji da wannan al'amari."      "Kiyi hakuri! Hajiya nima nasan ba a kyautatawa Yumnah ba, amma Insha Allah daga yau har zuwa lokacin da zata bayyana, Ni zan kuma nima mishi auren ta, Insha Allah."..      Murmushi Hajiya tayi sannan tace.. "Allah yayi maka albarka, ka turo min turakin naci mutuncin shi." Wayar dake aljuhun shi ya ciro ya kira Number, kamar bazai d'aga ba yana cewa.. "Na'am Papa!" "Ranka shi dad'e! Shalele! Maza tawo ina jiran ka!"        Katse kiran yayi dan yaji muryan Hajiya ce, ta kofar shi da yake ɗalibta ya shigo, sanye yake da slim jeans, black sai wata green t-shirt. Zama yayi. Kusada kafarta.      Shafa kan shi tayi cikin damuwa tace. "Allah yayi maka albarka, Yasa ka gama da duniya lafiya, Ubangiji ya takaita maka damuwarka.    Kayi hakuri da Kaddarar ka, Allah zai duba Alamarin ka.   Yana sane da kai, bai manta da kai ba,. Ka ci-gaba da addu'a. Insha Allah zai tuna da kai. Bazai tab'a Wulakantaka ba, Sannan itama Yumnah Allah zai tsare ta da imanin ta.                    Karka zata bai san halin da kake ba, yana sane karfin imaninka ake aunawa, karka zata bai yarda da Addu'ar ka ba, yana amshe da addu'ar idan ka yi shida kyakyawar niyya,. Bayin Allah masu daraja Allah ya jinkirta musu addu'ar su. Har na tsawon wasu shekaru.         Daga cikin wanda malamai suka yi itifaki akai, shine Annabi Musa, (AS) Allah ya amshi addu'ar shi bai biya mishi bukatar shi ba sai da ya shekara arba'in, a fadan wasu malamai sunce kwanaki arba'in, wasu sunce shekaru, koma ya-ya ne. Sabanin malamai rahama ce, Halwani kunya nake ji ace babban jikana yana kwance, yaki komawa gurin aikin shi sabida rashin yarinyar da yake so.           Kai ma kaji a ranka mana, shin Idan Yumnah tana nan taga abinda kake yi shin zata yarda ta sake da kai ne? Zata yarda ta aureka ne sabida kawai bata nan ka ajiye aikinka.            Duk inda take a fadin duniya, baya ga Mahaifinta, sai kai koda zata yi dogon tunani nayi imani rana bazata fito ta fadi bata tunaka zama da goma ba.       Ka ga kenan, ita tana can tana fadi tashin rayuwa, kai kuma kana nan kana karar mana da taka rayuwa, ka duba shekarun ka da kyau. Idan ka fadi ba lafiya wallahi bazan Kuskura na yarda maka ka auri yarinya karama yazo tayi tashan azaba ba, amma idan ka zama strong man! Zak ji kI ma kana alfahari da kanka,             Ita Rayuwa zab'in Allah ake nima a cikin shi ba zab'in mu ba,  a lokacin da zaka tafi niman aurenta bakata tsaya ka nemi zab'in Allah ba, Ni kuma kafin tafiyarta sai da na bata kwanaki ina hana idanuna barci, sabida ita tunda kace min zata tafi nake niman zab'in Allah akan tafiyar abu na farko da na fara ji shine bana son tabar garin na , Amma dole zata bar garin.         Duk yadda naso dakatar da ita Allah sai da ya hukunta dole ta tafi din, duk abinda ka ga muna yi cikin nasara ko faduwa toh daukie shi son kan mune, duk abinda zamu yi hatta fita zuwa inda babu nisa, nemi zab'in Allah, sai kaga abinda zai faru da kai na sharri Allah ya musayan maka shi da Alkhairi. Idan muka lazamci haka toh sai kaga al'amarin yazo mana da sauki.       Yanzun ka kira matar ka ta dawo, in ba asara bs yawun barci, taya mijinki yana cikin wani matsala kin debi wasu siraran ƙafafuwan wai kina gidan ku uwar me zata yi a gidan nasu.      Ka kirata ta dawo ko kuma ni na sab'a mata dan naga iyayenta basu koya mata yadda ake zaman aure ba.    Idan haka ake zaman aure toh wallahi an kad'e, domin bata san hakkin aure da dangin shi ba, maza kirata ko kuma ni n Kira Maitaimakin shugaban kasar na mishi wankin babban bargo tunda ya zama abinda ya zama, taya ma kina wata ƙasa mijinki ne wata ƙasa amma ki share share gindi ki zauna gidanku dan rashin sanin darajar aure.     Kalubalanka kai da ka mishi jagaba ya aure matar da tafi karfin shi,  kaima mara hankali ai ka gani da idon ka, matar da ka isa da ita ko tsawa ka daka mata, komawa gefe take ta zauna, sai ka bata izinin motsi take matsawa, wannan dake tafi ƙarfin ka baka isa tankwasata ba.          Ubangiji ya boye wani abu da bai bari anyi maka Aure da Baby Yumnah ba, domin ba mamaki baiwarku zata zama, shi yasa ya dauketa. Dube shi kamar ba fulfulbe ba, baka San niman tsarin jiki domin irin wadannan matan ai ba a zama kara zube, ka zauna anata dinga maka damuwa kai gaka nan na Allah.     Ya samo yasan da Allah Amma bai hana shi shan sanda ba, maza kirata ko kuma ni na sake yar wofi, itama ballagazar uwar taka, kirawo min ita.       Taga haka matar Sharahbil take, ko ta taba jin labarin tayi makamancinyar irin wannan haukar, da rashin kunya ce sun iya, zuwa nan suce na fita harkan ka, bayan gashi can sun gaggara shawo kan Matsalar ka, Wallahi muna nan da ku, kwadayin Turai sai ya kaita ya baro ta ba ita kwadayayya ba, tana ji tana gani sai tayi dana sani mara amfani. Ayi mace bata san ciwon dan cikinta ba sai abinda wata shawaragi ta gaya mata."     Kiran Mamie aka yi, tunda taga mijinta da d'anta tasha jinin jikinta, Hajiya tana cin Ubansu ne.             "Turai! A garin ku haka ake zaman aure? Ko haka kike naki zaman auren? Hmm! Wato ga yar VC, babu wanda ya isa yayi mata fada, sabida kar iyayenta su daina miki kyautar alfarma da ake miki ko?      Wallahi ki raba kanki da kwaɗayi domin ma budin wahala ce, nan kika tsangwami yarinya, sabida kawai d'anki ya nuna damuwarsa akanta. Na rantse miki da Allah bazan dauka ba...... #Mai_Dambu : *https://youtu.be/FM4S6L9oryk* Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne   3️⃣2️⃣ Ban cutar kai ina aka tab'a irin wannan rayuwar, kun aura mishi Alakakai, sabida kwaɗayin ki, kin jefa naki dan a cikin masifa kaicon rayuwar, dan wallahi Allah bazai barku ba, wannan wacce irin masifa ce? Meye ribarki, yarinyar da bata dauki d'anki a daraja ba da zata ce ki lashe kafarta dan tsabar rashin sanin ciwon kai yi zaki yi dan naga jikinki na rawa akan yarinyar nan.    Toh wallahi bata saɓuwa, tun wuri ta dawo d'akinta ko kuma takardan sakinta yabita har gidan iyayenta.      Wannan rayuwar da kika zab'awa d'anki ba mai bulewa nace, dan haka tun wuri ki san inda yake damunki, domin idan na gaji da wannan shirmen wallahi da kaina zan shiga Nafada na zabo mishi yar dangin wacce zata iya share mishi kuka. Tunda ke har yanzun duniya bata miki Atishawar tsaki ba"     Inda Hajiya ke shiga banan take fita ba, sai da Hajiya ta wanke kowa sannan ta sallame su, ran Mamie ya b'aci Dan haka suna barin shashin Hajiya ta tasa Ambassador a gaba, da fada da rashin hankali.          "Wai ka kai karar mu gurin Mahaifiyar kace? Akan ita ke aurena ko kai, wallahi ban da ina ganin Halwani a gurin da babu abinda zai hanani.na gaya mata Magana ina ruwanta da Lifestyle dinmu akanta muke?" "Enough! Uwata tace! Idan tayi.abinda yafi haka bazan tab,'a ganin laifinta ba, baki da abinda ta faɗa ce, ko karya tayi miki.      Dube ki fa, wai har kina da bakin zagin min Uwa, wallahi aurenki yana lillo domin bazan tab'a daukar renin hankali ba, Uwar da ta haife ni zaki zageta, Uban me kika dauki kanki? Dan na aure ki sai rena min Uwata, Insha Allah ita yarinyar.da kike ganin an sanya muku ido, sai ta sanya ki kuka, kuma kamar yadda kika rena min Uwata kurma sai an miki mugun renin da yafi wnda kikawa Hajiya mara mutunci kuma wallahi kiyi tari ki gani sai kin bar min gidana."       Ganin ya fita mata a giya yasata nutsuwa tana cika tana batsewa, ita za ayiwa cin mutuncin, ita yau Alhaji yake gayawa Magana.    Dole ta dauki mataki akan kowa Ni shegen da zai kawo mata reni, include hajiya Dan tafin kowa renata.     Dole ta sanya a mata kaf daya wanda zai sanyata zuba mata ido.     ..... Tunda ya shiga dakin shi ya zubawa hotonta Ido, fuskarta dauke da murmushi, juya oily eyes d'inshi yayin akan Picture dinta, Yana main fidda wata irin ajiyar zuciya.                 "Where are you! Ina Kika boya ne? Yaushe zamu gana. Yaushe zaki tawo gare ni, Yumnah kin san yadda nake dawainiyya da sonki tun kina tsuma, me yasa kika min haka. Me yasa bazaki nemi ni ba?                Yau ina raye ne, da saka tsammanin ko zamu gana, Yumnah sai yaushe zaki bayyana min, nayi kewarki! Jikinki tenders boons dinki, tsoronki da fushinki, tsiwarki da rashin maganarki yau ina da zan ganki kimin su. Zanyi dariya na kuma sanya ki a gaba ina murmushi, dan bazan ga laifinki ba.         Kece mace ta farko dana do! Kuma nayi rayuwa da sonta.. Insha Allah kece ta karshen da zan so. Yumnah kece gudan rayuwata ruhina yana tare da,  gangan jikina ne anan," ...matse matashin yayi a kirjin shi, yana kuma tuna last moment din shi da ita, inda har ta sake mishi jikinta. Kwalla ce ta cika mishi idanu.       A hankali ya lumshe su, yana kara hango yadda take mishi kallon k'asa-k'asa.          A duk lokacin data yana kallonta, "Yumnah"               Bai san iya adadin lokutan da ya b'ata a gurin ba, amma tabbas ya san yayi rashin da bazai kuma mai dawa ba.          --- Bangkok     Tunda muka fita daga hotel din, tsohon banza yake sumbatar wuyana, zuwa kirjina.             Hannuna na kai cikin gashin kanshi, tare da wasa dashi kamar yadda Madam Florance ta koya min, kara narke mishi nayi sosai, ina sauke mishi wasu irin nishi a kunne, kara sussuce min yayi tare da birkitani zuwa cinyar shi,                Wani irin yauki nake mishi tare da sumbatar face din shi, ina kuma goga mishi nonuwana da ya fidda su, duk ya rud'e, ya rasa inda zai cusa kan shi.              Kamar ya cinye ni, ina kai hannuna cikin wanda shi na kamo yar a bar shi tankar abin wasan yara, kallon shi nayi ban san lokacin da dariya ta kwace min ba, na fara dariya kamar cikina zai yi ciwo, ina wasa da yar abin.              Sosai nake wasa dashi sai da yayi kusan shidewa, na kyale shi. A lokacin har yayi barin ruwan shi, tsaki nayi a raina ina mishi wani kallon kasa kasa, tsayawar da motar tayi ya bani damar fita, ina jin barci dan dare yayi.        Haka ya fito rike da shoes Dina, har cikin gidan saukar bakin. A hankali muka zube akan wani gado.       Sosai barci ya cika min ido dukda ina son yin sallah, sai dai kamar wacce aka danne ni, haka barcin yayi gaba da Ni.       Banza mutum ina cikin barcin yaji shi ya jibgu min,  haka na share shi na cigaba da Barci na.               Jin ana shafa fuskana, ya sanya ni bude ido na kalle shie,.    Sake lumshewa manyan idanuna nayi, sabida barcin da bai sake ni ba, yace min. "Baby Zan shiga meeting! Da fatan babu matsala, sannan za a kawo miki abinci, ga masterd card dina zan rubuta miki number, duk abinda yayi miki ki cire, but ina son kiyi min kiss Kawai."      Wannan Baturen da jaraba yaƙe, dakyar nayi barci yanzun ma dan bakar fitina yana hanani barci, da wata yar gindi shi kamar yan shekara daya. ..  tashi nayi daga ni sai pant naje ban daki na wanke bakina da ruwa nazo na sumbaci bakin shi.   Sannan na rako shi har bakin kofa ina cewa. "Yanzun ni daya zan zauna a wannan dakin babu abokin hira, mai zai hana ka dawo mu cigaba da inda muka tsaya, kasan yadda zan yi kewarka, musamman wancan mutumin na cikin wandon ka, ina matuƙar buƙatarsa.       Ina son ganin shi a zahiri." Na fada mishi tare da jan maganar ina tab'o wandon shi, zare min ido ya fara, idanun shi na fiki-fiki. Kamar kazar da tasha ruwan sama.        Kashe mishi ido nayi cikin jan hankali, na janyi neck tie din shi, tare da fad'awa kan rusheshiyar tumbin shi, shafa cikin nayi, tare da d'ake cikin na tura shi ina mishi dariya, kara sussucewa yayi, dakyar na tura shi ya fita, bayan na mishi goodbye kiss.     Yana fita na jingina da kofar, zamewa nayi na zuba tagumi, ina kallon makokamar rayuwata, da yadda aka zab'a min.      Kwalla ce ta zubo min, a hankali na dauke, ban daki na shiga nayi wanka tare da gyara jikina, na zo ba nemi wasu zanin gado na rufa, sai lokacin nake sallah, ina sallar ina kuka mai cike da bakin ciki.      Yau nice nake wasa da ibada ta, bayan abin da nake aikatawa bai isa ba sallar ma sai na gadama nake yinta.             ... Bayan na idar, na mai da kayana na jiya, na fita zuwa boutique na cikin gidan dan ana hada-hada,  sosai anan naje jibgo shopping sosai, har da kayan kwaɗayi, ina gamawa na musu card din sannan na saka Number Suna cire kuɗin su.     Na fito. Ina shiga na zazzage kayan dukka na ware wanda zan saka,           Riga ce iya cibiyata sai, wandon da dakyar ya rufe duwawuna, na zauna nayi simple makeup.               Gyara gashina nayi, sannan na sanya takalmina ganin bai shiga da kayan ba, na duba wanda na saya, wata sandal.                    Ina gamawa na duba wata jakar wanda na sayo sunglass na, ja kofar sanan na nufi inda nake da yakinin Bar ce, wato mashaya.     Tunda na shiga ake kallona, ban damu da irin kallon da suke min ba, gurin zama na nima a gurin mai sayar da giyar. "Kyakyawa mai za a baki?!"         Murmushi nayi sannan nace mishi. " Ruwa ya isa!"       "Ki gwada beer da Coco wine! Sai Grape wine! Apple wine! Akwai abubuwan sha irin su Shisha!"        " Ni ita!" Na fada mishi kamar bazan yi magana ba, dauko min tukunyar yayi tare da hada min ita, na zauna.        A hankali na fara zukarta, ina kallon yadda ake holewa, a nutse nake bin yan mata da kallo, yadda suke rayuwar su, kamar ba mata ba.          Na jima a gurin sannan na mike zan fita kawai naga wani mutum ya rufe wata yarinya da duka, wanda dama haka sana'armu ya gada, babu wanda yayi yunkuri kwacen ta sai ni.         Sanya hannun nayi na tsinka mishi mari, cikin jin haushi na ture shi, da mamaki ya d'ago kan shi yana kallona, niman kallon cikin idanun shi nayi, na tsaya nayi ta mishi rashin mutunci.       Gabb'on wai ashe ya wai nan ya shiga rudani ne, d'aga yarinyar nayi, cikin tausayi nace mata. "Sannu!"   Rike ganshin kaina yayi na, nayi saurin rike  sandar girman shi. Sake ni yayi cikin ihu.      Damke two ball din shi nayi, tare da d'agowa na kalli cikin idanun shi. "Bani da Matsala da kai! Ita kuma ina da matsala da ita, dukda Abu daya muke yi! Toh tabbas dole na kare mata hakkinta.                   Ba ita ba hatta wata macen ta sami daraja da mutumtaka mana,.ko ance maka akayi talauci ne ya kawo mu Thailand, ƙaddara ce wanda babu wanda ya isa kauce mata.     Ai uwa ce, ta haife aka zaka ji dadin a wulakanta naka uwar ko yar uwan. Idan na kuma ganin ka tab'a wata y'a sai na biyo dare na cire maka joystick dinka na bar maka ita, haka." Ina gama gaya mishi haka na d'aga yarinyar na fita daga club ɗin, bana jin zan kuma rutsa idanuna idan naga wata mace na niman a gaji, anyi a kaina bazan kuma barin a cutar da wata macen ba.     Rakata nayi dakin da suke anan take gaya min ai, shi din d'an luwadi ne, kuma abinda yake yi da ita kenan, ta gaji bata da karfi, gashi tana jin yunwa da ciwon ciki.                       Tausayi ta bani, dan haka muka wuce gurin cin abinci sai da tashi ta koshi, sannan muka nufi dakin ta,. Yana gani na ya kama ja da baya.       "Dawo!" Na daka mishi tsawa, dan dole ya shigo na fara mishi masifa kamar nice na haife shi, sai da na zage shi tass, sannan na mishi gargadi da kar ya kuma mata anus sex, Idan bazai bita ta p² ɗinta ba ya kyaleta.            Gyada min kai yake kamar Wanda uwar shi ta sanya shi a gaba, da Bala'i.     Ina gamawa dasu na koma dakin mu, na zauna ina ta dariya mi daya na, yadda nayita masifa kamar ba gobe, kwanciya nayi tuni barci yayi gaba dani.      Yau ma mugun mafarki nayi da Mommy tare da wasu mata biyu, suna bina yau kam Mommy na gani, sosai tana bina da sharbabbiyar wuka.     Sai da muka zo gindin wata rami, saura kadan zan fada Naji an sure ni sama, ita kuma ta faɗa ciki.      Amma dan bakin taurin kai fitowa tayi ta shiga bina da gudu itama. Kamar tsuntsuwa. Sai da muka isa wata tsibirin, anan naga mata biyun nan suka rufe ni da duka kamar zasu cinye ni. Har da Mommy Suka rufe ni da duka, kawai sai ganin hannun shi na gani, ya dauko ni kamar yadda ya tab'a yin kamar zan fadi akan kwalba. A firgice na farka, ganin wannan tsohon birin yana lallube ni ya sani jin mugun b'acin rai. Kamar dole haka nake biye mishi, har ya gama, sannan na mike naje nayi wanka, a hankali na fito daga ban dakin ina rike mara na, sabida ciwon da yake min, ina fitowa na kwanta rub da ciki, ina juya kaina. Na jima sosai, ina wannan halin kafin na tashi dakyar na sanya kayana, sannan na fito falon, lumshe idanuna nayi lokacin da na sami dan tsohon nan yana kallon porn video. Kwanciya nayi tare da lumshe idanuna, sautin muryan matar da nake ji, yana kuma dulmiyar dani wata duniya, a cikin kwana biyu na kasa fahimtar kaina. Domin duk abinda zasu min basa min yadda Halwani yake min, tsanar shi da k'iyayyar shi nake ji, Wani irin firgita nayi lokacin da naji wannan mutumin yana bude kafaffuna, kamar na fashe da kuka nace mishi. "Baka gajiya ne?!" Murmushi yayi lokacin da yake sabule min pant, juyar da kaina nayi kuka nake mara sauti, sai da yayi wasa da p² na ya dauki yar gindin shi yana gwada turawa, dariya ya bani, haka ya gama d'aga min hankali. Tsigar jikina har mikewa yaƙe, ji nake kamar na janyo Halwani yazo gare ni, ji nake salon shi kadai ya ishe ni, daga Jacob har wannan mai rankwalelen kan ba gane musu nake ba. Abin takaici iya saman gindina kawai ya tsaya jakin har ya amayar! (🤣😹😜) Takaici ne ya sani fashe mishi da kuka. Ina ture shi. Shi kuma sai rarrashina yake, kamar wani abin arziki, yayi take ya dauke ni muka je ban daki yayi min wanka, sannan muka shirya zuwa wani. Games club, anan na fara shan giya, wani mai shegen karfi, koda kwalbar zaka shanye bazaka tab'a buguwa. Ganin haka baba tsoho sai tuttula min yake, sai da ya ga nasha sosai. Dakyar muka koma, tun a falo yake kwab'a ni, har sai da muka dangana da gado.... .... Washi gari Farkawa nayi na ganshi kwance a bayana, a hankali na zare jikina, kallon shi nayi naga yana barcin. Ban daki nashiga nayi wanka, amadadin da na fito nayi sallah sai kuma na koma wani shirme na daban, Dakyar da mutuwan jiki nayi salolina, wallahi tsabar wasi-wasi ban san me nayi ba, da dai na samu na cire zanin gadon na wurga ina jin raina kamar zata kama da wuta, kuka na ke da mugun karfi. Lokaci guda na birkice, da gudu ya tashi yazo kaina, abinka da arne, take ya rude tare da kiran likitan dake wani part na hotel din. Yana zuwa yayi min allura nayi barci, sannan yace mishi kawai ya barni ina tare da cutar b'acin rai ne. Shi yafi yawa a cikin raina. Dan haka abinka da matsoraci, ina farkawa ya sallame ni da kuɗi masu mugun yawa, bayan ya tura na kwanakin da nayi Wa Jacob. Tunda na isa nake kuka, da sauri Jacob ya rungume ni, zuwa wani daki, ya shiga bani giya tare da wasu abubuwan maye. Sheena Bata so haka ba, dan haka sai da ta tsaya min har muka isa gidanta. Wannan samuwar tasa Jacob ya bani hutun kwanaki ƙalilan, dan haka Sheena ta kaini yawo sosai, ta mantar dani wasu damanmakin da nake ciki. Ina son nayita tuna hajiya da zaran na fara tunaninta zan ji ciwon kai, idan na matsa kuwa kaina niman fashewa yake sai na daina. A hankali na fara Mantawa da kome, ina kusantar datti. Babu ruwana da kowa, idan nayi harkalla da kai dan Ubanka bazan kuma ba, koda zaka biyani kudin da ka bani sau goma ne. Bazan bika ba, dan haka sai ya zamana a cikin kwanaki da na fara aiki na, nafi sauran karuwan sanin kaina, nafi so sanin abinda ya dace. Dan su kowani kare da doki suke bi, Ni kuma ina da ra'ayi koda kuwa Jacob ya zab'a min Wanda yake son nabi Idan na birkice mishi dole yake bani damar nayi abinda nake. Kuma hakan ya faru ne, sakamakon sakani cikin cacar shi, ina saka hannu take zai samu wata kazamar kudin da bai yi tunanin samu ba. Tunda nazo gurin sati biyar zuwa bakwai, sai gashi kudin shigar mu ya kuma ruɓayyan sama da wanda ake samu a baya. Kyauna yana kuma ɗaukar hankalin maza, kudin da nake samu a duk fitar da nayi yana kara bunkasa, sai da takai dayawan masu gidajen casino basa son naje gurin casino dinsu. Ranar da na cika wata biyu, a ranar muka fita kallon caneva, ban da niyyar shi, Amma Sheenah ta sani muna yi wasu arnan shiga muka fita. A hankali muke ratsa cikin mutane, dayawan mutane suna son hoto dani, Ni kuma haushi yake bani. Dake baki masu yawon bude ido sun san da wannan shagalin, a gurin bikin na hadu da wani, wanda haduwa dashi ya sani zama wata mai masifar kudi, Zein Asood. The crown prince, na saudia, dukda haduwar mu da rigima ce, domin kuwa ya tab'a min ciki Ni kuma na mishi wata irin zagi wato gindin uwar shi. 🤘, Kan bala'i. Tsallakowa yayi, zai mare ni na tsaya cak, ina jiran shi. Sai da Jim ya dauke ni a kafadar shi bodyguard din da aka bamu. Abokan shi rike shi sukayi suna bashi hakuri. "Karuwa ce fa! Zaka tsaya fada da ita, ai sai darajar ka ya zub'e." Ran shi ɓaci yayi sannan ya fara fada. "Sai na ga wanda ya tsaya mata, sai bata mata suna." "Toh Amir Zein ai dama sunanta bace yake, kawai muje ayita takare." Oho dai mudai mun barsu idan muka hada ido gwalo nake mishi, haka ya kuma kara bashi haushi, Ni ina ruwana, shi yasani. ...... Da dare muna falo, sai jin kofar Sheena Yana kara, ita ta bude suka shigo da shi da Jacob, yadda Jacob yake min da fuska nasan an zuba mishi kudi, kallon Zein nayi tare da kauda kaina. "Baby Y! Ga bakon ki nan" Sannan hannuna nayi abaki sanan nace mishi. "Jacob! Kasan bana amsar tayi, in dai bai min ba, dan haka kace mishi yaje bai min ba" Kamar zai yi kuka yace. "Baby!" Dakatar dashi Zein yayi, tare da takowa har gabana yace. " Nazo da niyyar na wulakanta ki! Amma sai kika nuna min ke dukiyar mutum bata gabanki! Ke a cikin karuwai ke ta daban ce!" Juya idanuna nayi na sauke akan tv, Ina tsotsar smooth, Dina zama yayi tare da amsar smooth din ya tsotsa, ajiye mishi nayi sannan nace. "Jacob! Mu kwana lafiya, Sheena kema haka." Finciko ni yayi ya fado kanshi, ƙoƙarin mik'ewa nake, ya matse ni, kauda kaina nayi ina shaƙar kamshin turaren shi, mai Sanyin dadi. Cikiniyar kwace kaina nake amma kamar an daure ni, haushi ya bani ya shiga dukar kirjin shi, "Kece mace ta farko da ta sani jin Ni ba kowa ba, zauna muyi." Hankade shi nayi tare da mik'ewa zan bar falon, ya dawo dani, jikin shi kawai haushi ya bani ma yanka mishi cizo, kallon hannun shi yayi yana murmushi. Sannan yace. "Ki nutsu Muyi magana!" "Toh dole ne? Ka rabu dani mana, kayi tafiyar ka. Don Allah!" "Babu inda zani! Baby." Shiru nayi, bakin ciki yana cina, haka ya gama matse ni a jikin shi, kafin ya kyale ni. Yana sake ni na gudu d'akina. ............ Ban kuma jin labarin shi ba, ban kuma ganin shi ba dan dama bana bukatar haka, amma Iskancin da nake ko wanda na samu basu tsiyar da nake yi, abin ya fara damun Sheena, Dan ta gaya min duk abinda take yi bata shaye shaye, amma nifa da zaran nayi maza sunyi wasa da gabana toh zan shiga b'acin rai, tare da jin zafin kaina, wanda yake haifar min da kuka da ciwon kai mai zafi. Sai dana ga haka, gashi Allah yayi min farin jini, na fitan hankalin. Maza ta ko ina nake samu, kudi nake rawa domin kuwa Sheena sai da ta sanya ni bude asusun bankin, haka ya taimaka min kwarai. Kuɗin da ake biya a kaina idan aka sani a caca ya kazamta, Dan haka sai ya zama na, Black lion. Wasu kungiyar mafiya ce a cikin Bangkok Suka fara farautana, sau biyu ana kuskuran harbina. Haka yasa Jacob tashin hankali, har takai dole aka hada su a gaban Panda bloody! Sune suka samar da Dragon da Black lion. Tare da Jacob muke je, anan muka kuma Haduwa da Zein. Ashe Yana cikin members na Panda bloody. Cewa Jacob yayi ya tafi dani, bayan fitar su ne. Ya juya tare da cukume wuyar drona, yana huci. "Ita Yarinyar tawa ce! Idan na kuma jin an kai mata hari, zan iya tasar garin Bangkok Baki daya, karka dauka iya kaine, hatta inda ka tara dukiyarka sai na lalata maka su. Karka kuma, in ba haka ba zanyi abinda zai dame ka, kar naji labarin Jacob yace min. In ba haka ba, Annabella. Tana Canada, a matakin high school. Zan sanya a zubo maka namarta a leda, idan kuma kana ganin haka bazai yu ba, toh naji labarin ka kuma kaiwa Baby Y, Hari anan zan tabbar maka da magana ta." Daga haka ya watsa shi can gefe, yana huci. Sun sanshi tunda ya fadi haka bazai sauya...... Mai_Dambu.... a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne   3️⃣3️⃣ Ba tsallake maganar shi, shi yasa suke tsoron tanka mishi, kuma kungiyar Panda itace uwa ga duk wasu kungiyoyin da suke mugayen kasuwanci, wanda jigon su Karuwanci.             Cikin barci Naji sanyi sanyi, na ratsa jikina wanda yake dauke da kamshin sabulun wanka, a hankali na bude idanuna Zein ne kwance kusadani.          Dake yau na shawo, kara lumshe idanuna nai cikin tsanar shi. Dan lokaci guda ya juye min Uncle,  cikin mayen nace mishi. "Karka kuskura ka tab'ani, domin na tsaneka  na kuma tsanar ka sau dubu, bana sonka.                   Ka fita a hanyata,  Halwani bana son ganinka! Zan iya maka kome.."   Sake mai da idanuna nayi tare da bude su akan shi, janye farin mayafin da nake lullebe dashi yayi, yabi jikina da kallo.            Matsowa yayi cikin nutsuwa ya janyo Ni kanshi, yana wasa da gashin kaina, hade bakin mu yayi guri guda. A hankali yake sumbatar bakina har sai da yayi kamar zai cire min bakin, sannan ya kyale ni.                Janyo mayafin yayi tare da rufe mana,  a hankali yake shafa bayana, har shima barci yayi gaba dashi.                  Yau ma mafarkin nayi zasu turani rami, aka ce ni. Da gudu Mommy take bina zata soka min wuka ta faɗa ramin, garin Ihun na kirata, ashe a fili nayi, lokaci guda na birkice mishi kamar zan diro a jikin shi ga zuciyata da take wani irin bugawa.     Rike ni yayi na fashe da wani irin kuka, so nake na sauka amma ya rike ni yana bani hakuri, cikin kuka nace. "So take ta kashe ni, bayan ban san me na mata ba!            Me yasa take son kashe ni? Meye nayi mata ko da gaske akan namiji take niman rayuwata, gaya min meye laifina."        Duk na bashi tausayi, shafa bayana ya fara, a hankali yake shafa bayana, har nayi shiru. A hankali ya gyara min kwanciya a jikin shi, har wani barcin yayi gaba dani.    Ban kuma farkawa ba sai da hasken rana ya buda, a hankali nake bin dakin da nake, a nan naga wata duniya ce na musamman, domin kome na dakin Grey color ce da pink, a Hankali na sauka a gadon. Na nufi ban daki, najima ina gyara jikina, sannan na fito.                  Duba closet din shi nayi naga wata rigar shi, a hankali na ciro sabuwa dall, sanan nasaka babu bra balle pant.      Taje gashina nayi tare da mai dasu baya nasaka bam na daure sanan na fito falon, yana zaune a dogon kujerar yana gani na ya mike da sauri, yazo inda nake.             Rike ni yayi na zauna, a kusa dashi, tambayana abinda zanci yayi. Can sai gashi abinda na fada aka kawo min.              Muna ci muna hira har na kammala, mika min remote yayi yace muyi game.   Ban iya ba dan naci sai da na koya. Ina biye mishi muna yi, dawo dani gaban shi yayi, karshe sai gani a cikin jikin shi, shafa duwawu na yayi yaji ba pant.    Kanshi ya sakalo ta wiyata, Yana cewa. "Baby ya haka babu pant?" D'aga mishi kafada nayi muka cigaba da game ɗin.             Gabaki daya ya gama kawo wuta, dan haka tab'ani yake tare da wasa da nonuwa ta, ban damu ba har ya gama sannan ya zare min rigar yana kallona.    Juyar dani yayi, tare da fara kiss din ko ina a jikina, bai wani jima ba, domin su mazan waje basu bin macen waje kamar yadda suke Binta gida.               Sai da Zein yayi nisa, sosai kafin ya fara niman yadda zai yi ya kusa kanshi, ban hana shi ba. Amma sai me kawai naki ban tab'a jin Bala'in da ya kai na yau ba, domin kuwa da gaske yake danna min.      Joystick din shi kamar zai hudani, tun ina daurewa har na sanya mishi kuka dan tsananin azaba, kuma ya kasa samun kofar dan kamar babu ma halittar ce, dan haka yayi ta danna min,  duk yadda yaso ya shiga abu ya ci tura.        A karshe da ya mai dani kujera tare da buda legs Dina ya danna min da karfin Bala'i, wata irin ajiyar zuciya na sauke, shi kuma Ayabar ta nemi karyewa ba shirya sake ni, domin kuwa sai da ta lankwashe zata karye, tsoro da mugun firgici ya sanya shi barin kofar dan babu alamar zata bude.    Sai zafin da ya ishe shi, kamar zai mutu, kallon abar yayi cikin tsoro,              Da sauri ya buɗe yar karamar frig ya gani ya dauko ruwan sanyi ya watsa min, da wani irin kuka na farka ina niman kwace kaina ya rungume ni, yana bani hakuri yana fadin.                  "Kiyi shiru babu abinda zan miki, kiyi shiru kinji bazan kuma miki kome ba,"   Haka yayi ta rarrashi na, har nayi shiru, a hankali zazzaɓi ya sauko min, shima ciwon gaban shi ya ishe shi. Domin ji yaƙe kamar ya cireta ya huta.      Duk iya mu'alamar shi da mata a duniya Yumnah ce matar da ya gani ya hakura dan ya lura yana takurawa zai iya rasa lafiyar shi da rayuwar shi.      Zai iya mutuwa a karon iska, amma dan SO yana son Yumnah, sodai. Yana mugun jinta. A ranshi, Dan haka zai biya ko nawa ne domin ta zama shine kawai yake da iko da ita.     Zai yi iya kokari. Shi dan ganin bata shiga wani hannu ba, dan yau shi ya sami matsala gobe idan wani ne, ko zai mutu sai ya shige ta. Dan haka yana tunanin kodan karancin shekarunta ya sa bai iya shiga jikinta ba.    Toh zai fanshe ta a hannu Jacob, shiru yayi dan yasan wannan ba abu me yiwa bane, sarai zai iya rasata. Domin yasan ka'idar kungiyar su.                Da haka ya dauketa zuwa dakin shi, ya kwantar da ita, sannan ya kwanta bayanta. Suka fara barci.               Koda na farka na wartseke, abinda ya sani farin ciki shine ganin wata ƙatuwar teddy da ya sayo min. Ina farkawa na rungume ta, cikin farin ciki da jin dad'i.            A hankali yake shige min tare da koya min abubuwa dayawa akan shi, uwa uba oral sex, Wanda ya koya min da kanshi ya nuna min yadda zanyi da namiji, koda yake shi kawai nake tsayawa.   Abu daya yayi min wanda ya sani jin dadi, shine ta bani da san Giya, amma ina korawa koda ba akan idanun shi ba.             Ranar da ya kamani ina sha, bai min kome ba. Sai dai wani irin horo yayi min, domin kwana y muka yi baya min magana, baya shiga harkana Abu daya ya kasa hakura dashi shine barcin mu a tare. Shima nice nake zuwa bayan shi na kwanta nayi mishi taushi.          Dakyar ya sauko, cikin damuwa yace. "Nadan zaki ji haushina Ni kuma gaskiya ce kawai nake nuna miki, bana son Shan giya, sabida kinyi karama  da ɗaukar giya."       Girgiza Mishi kai nayi, cikin damuwa sannan nace mishi. "Ka barni nasha! Idan ba haka ba, bana iya barci ko na fara zasu yita bina, zasu kashe ni..Zein Asood bana son na mutu ban nunawa Halwani Kuskuren shi ba.        Kaga wannan rayuwar sabida shi nake wannan rayuwar, shi ya jefa ni cikin sa." "Kamar Ya? Ciki yayi miki?  Ko shi ya sayar dake? Toh meye ya faru?!" Lokaci guda, ya watso min tambayar wanda na bashi amsa a takaice, riko hannuna yayi tare da zauna dani kusa da shi, ya tambaye ni.      Girgiza Mishi kaina nayi na cigaba da abinda yake gabana.        Zama da Zein ya koya min , wasu shaidancin.        ;--- Fada Utta yakewa Ummi akan lalatawa Mommy aikin da take yi. "Utta idan ka kore ni, bazan rasa inda zan zauna ba dan haka itace take da gida ba."    Yadda take shiga  shige  karnin.      Fada sosai suka yi kamar zasu daki juna, aka rabasu.   Dan tace sai ta lalatawa Umminta nata shirin, dan haka sa mugun nufin ta nufi kasar China. Domin lalata mata rayuwa.    Tana zuwa can bokan ya gama abinda zai yi tace mata. "Ko Inuwar yarinyar baki isa ki kama ba, balle kurwanta har ki iya lalata mata rayuwa. Tafi ki shige da fice ki tsaya kan Yarki zai miki Alkhairi." .    Tunda ya gaya mata haka take tsoron Ummi ya shige ta dan dole ta hakura, bawai dan ranta yaso ba, sannan ta koma kan Yumnah aka fara mata wasu sabida aikin Wanda suka fi nada.          Ba sai tana sallah zata yi addu'a ba, toh sai aka kuma cusa mata wasi-wasi, dan dole ta bar duk wani abinda take ta kama shaidanci.     Sai karuwancin shima wani shiri aka yi akanta, sosai wanda banda Allah babu wanda ya isa ya lalata wannan shirin. Da wannan abin tabar garin China.      Bata wuce gida ba, Thailand din ta tawo, Mun fito daga cikin wata mall ni da Zein, ya Kai ni na sayayya zamu shiga mota na hangota, da tsananin mamaki na watsar da kayan na kwala mata kira. "Mommy!!" Da gudu na nufeta, Kowa sai da ya juya inda na nufa, ina zuwa matar ta sanya hannu ta daki kirjina, kamar wacce aka cillani sama, take na zube a kasa ina amai.       Yunkurin mik'ewa nayi na kasa sai da Zein yazo da sauri ya d'aga ni, cikin fitar numfashi da hawaye nace mishi. "Don Allah kai Ni gareta Mommy nace, zasu tafi su barni."                     Da sauri ya nufi yaran shi da suke bin mu da wasu dirka-dirkan bike.         Amsar hular kwanon yayi ya mika min, sannan ya hau na bi bayan shi, tare da rungume shi, na daura kaina a kafad'arshi, da gudu ya finciki bike din, tare da bin bayan su.    Dama Ni tazo gani, taga irin rayuwar da nake, sai taga babu kaskanci sai samu zalla, dan ko Zein da ta gani sai da ranta ya b'aci.      Sai da muka yi tafiya sosai har muka haye Babban titin da zai kaita Airport, sannan yasha gaban so, dole ta tsaya. Sauka muka yi, sanye nake da Thig high boots, wato takalmin har gwiwata, sakamakon kayan da nasaka riga da wata skirt na jeans iya cinyata, sai karamar rigar wace take yage wato Crazy, sannan na daura mata wata jacky akai, wanda ya zama kamar top,        Riko hannuna yayi muka isa har inda take ya bude min motar na shiga, sannan ya cewa driven sauka akan hanya.         Babu musu ya sauka akan hanya, shi kuma ya janye machine din akan titin.                      Kallonta nayi, kwalla na zuba min. "Na kasa fahimtar ki? Wancar matar tace min kece kika sayar dani! Wai haka ne? Kuma duk sabida Halwani."                  Murmushi tayi sannan ta tsuke fuska kafin ta fara Magana. "Eh sabida shine! Ina masifar kishin sa, ina mugun son shi, zan iya kashewa ko na b'atar da mutane akan shi, ki godewa Allah dake batar dake nayi.        Mahaifin ki shi ya raba ni dashi, sannan ke kuma kika zo zaki dauke min, nahaife ki da tsanarki na rayu da bakin cikinki, taya ma zan iya hakuri na bar miki mutumin da kullum nake mafarkin samun shi.         Mutumin da nake matukar so! Shine kika rabani da shi, Yumnah kawoki nayi dan na miki tambarin! Kuma nayi nasarar haka.       Ki godewa Allah da kika kasance mai farin jini, gashi Allah ya kuma baki wani namijin, domin Allah ki bar min halwani, nasan wancan zai kula dake."            Wasu irin zazzafan kwalla ne suka shiga wasan tsere a fuskana, tare da kura mata ido! Lashe fatar bakina nayi, tare da janye rigar jikina na nuna mata nace. "Sabida shi kika lalata min rayuwa? Sabida shi kika kawo Ni nan?  Sabida shi kika min tambari? Mutumin da kika tsana! Mutumin da baki kauna, yau shi Mommy kike gaya min kina mutuwar son shi!     Shi Mommy kike gaya min zaki aikata kome domin shi, ke wacce irin Uwace mai mugun son kanta, ban tab'a ganin wacce ta fiki son Kai ba. Ban tab'a ganin wacce tafiki hauka ba.       Namiji zaki iya haduwa da shi kuma ki  rabu dashi, amma Ni kuma har abada bazaki tab'a samun damar rabuwa dani ba.       Mommy Kece kika kawo ni nan! Kika ajiye ni nan, toh shi Kenan. Mommy zan zauna a inda kika ajiye ni, zan kuma cigaba da rayuwata dama nan ya dace dani ba ko ina ba."            Kallon wuya ta tayi idanunta ya sauka a wata sarkan bracelets da wata abin hannu na zallar gold.      "Da alamu wancan yana sake miki kudi, karki manta hakkin Haihuwar ki da nayi, maza ki but ni."                    Idanuna ne suke rawa bakina ya gaza furta kome, ciro abin wuyar da na hannun na mika mata, kallon su tayi a wulakance, sannan ta fauce tace min. "Maza ki tura min, kudi."           "Bani da ta yadda zan tura miki, amma ga wannan card din kizo ki amsa a gurin mai tsaron gidan."         A hankali na juya zan fita tace min. " Da fatan kina jin dadin karuwancin"                   Wani irin kuka ne ya taso min, na had'iye sannan na juya gareta nace. "Gaskiya ina jin daɗin shi, tunda ina da kudin da Ni kaina ban isa naga yawarsu ba.        Tunda fita kawai ana iya ajiye mahaukar kudi, ai kinsan a cikin karuwan akwai masu aji akwai wanda namiji zai ci su ya bar kansu bayan ya make su, kinci darajar kece kika haife ni da na gaya miki Yadda maza ke cina a tsanake, kije kuma Duniya ce zaki girbi abinda kike so.          Halwani kuwa, na rantse miki da Allah baki da rabo a jikin shi koda kuwa tsafi kike da jinin jikin ki, domin yana da uwar da tafi wacce ta haife shi.          Mommy gamu ga duniya, Allah ya cika mana burin mu akan abinda muka saka kanmu.         Kamar yadda kika shigo Bangkok haka wata rana zan zo miki kamar walkiya, kije kawai nagode, kudin da kika tambaya kuma, bani account ɗin ki, nayi ta turo miki kuɗin kwanciya da akayi dani.       Mommy ke karuwa ce, nima kuma karuwa ce, dan haka zaki iya tafiya. Zamu hadu a gaban Ubangiji shi zai fiddawa kowa hakkin shi." Ina fadar haka na juya ko gabana bana gani, kafana dakyar nake d'aga shi, ina cikin tafiyar naji an fincikoni.             Faduwa nayi a jikin shi na sake wata irin kuka, wanda yake fita daga cikin zuciyata.               Wani irin tashin hankali nake ji kamar zan mutu, ciwo nake ji a raina, na rasa ta inda yake, ji nake kamar kowa ya tsane ni, waya yayi aka zo suka dauke mu.    Muna shiga gidan shi na wuce inda nake boye kwalbar guyana, na bude na kafa kaina sai da nashanye yana kallona, na kuma d'aga wani na shanye tass, sannan na ajiye, zuwa gabanshi nayi tare da cire kayan jikina.    Cikin wani irin feelings me mugun karfi, na durkusa a gaban shi, ina niman hada fuskar mu.       Janye na shi yayi yana ce min. "Kinga ki nutsu."    "Amma dak Kai ko? Muje ka shiga karka tausaya min, kashiga nima naji yadda kowacce mace taje ji.        Ina bukatar joystick din ka, don Allah Zein, Muje kayi min karka ce a'a."         Daukan yayi muka wuce dakin shi, daga nan ya shiga lallubata. Hannun shi naji yana sanyawa a hole dina, tare da wasa da clitoris dina, wani irin ajiyar zuciya nake saukewa tare da mika.                 Jin yadda nake wet ya Sanya shi, bude legs Dina tare da saka harshen shi yana lasar gurin tare da cizon gurin.      Wani irin iska naja mai mugun dad'i, dan bayan Halwani ban kuma jin daɗin romance irin na yau ba, kama zanin gadon nake, ina wani irin mika kamar sneak, Jin soft and smooth tongue din shi yana tsotse ni, sai da ya sani jin kamar zan kurma ihu.         Hannun shi Yasaka yana ƙoƙarin ganin ya bude kofar, amma kamar wanda aka sanya wani abu aka toshe sai yar karamin rami,              Ga baki daya, length din shi ya wata irin cika, sai harbawa takee, tare da da tsirta da ruwan dadi.     D'agowa yayi yaga yadda nake zubda kwalla, a hankali ya ci-gaba da lasar gurin, kafin ya d'ago ya fara sucking breast Dina, d'aya yana kuma murza daya.               Rungume shi nayi ina me cusa hannuna cikin gashin kanshi tare a da bude mishi legs Dina Sosai,  na kasa magana sai. "Hmm! Ashhhhh!" Kamar yayi hauka haka yake ji amma tsoron ya shiga cikin gidan dadin ya hana shi sukuni,     A hankali ya d'ago tare da goga min abin akan samar g dina, Yana sauke wats irin ruwa, shi kan shi nishi dadi yake,  nima kuma da gabaki daya na gama kawowa so nake ya shiga naji yadda yake, amma abin yaci tura.   A hankali yake goga min, yana kuma murza min nppls dina, kafin wani lokaci har mun kawo, rungume ni yayi ina jin zubar ruwan a jikina, tare da sauke ajiyar zuciyarshi. Ni kuma gabaki daya na jika inda nake kwance.     Wani irin amai ne ya taso min, tare da kwararawa a gefe, sannan na koma jikin shi sai barci, gyara min gashin kaina yayi tare da rungume ni. "Yumnah! Wannan kazamar rayuwar bata dace damu ba, akwai wata sirrin boye a tare dake, shi yasa Ubangiji yaki bani damar keta alfarmarki.             Akwai abinda Ubangiji ya ajiye a rayuwar ki shi yasa ban isa na miki kome ba, bani da ikon miki kome, Yumnah ina matukar kaunarki, ina sonki koda kuwa zan rasa numfashina sai na rabaki da wannan duniyar mai cike da kazamta da kaskanci.            Yumnah ke sunanki mai daraja ce, albarka ce ke. Duk wanda ya mu'amalar ce ki gobe sai ya dawo domin ki.       Yumnah kece haskena, kece farin cikina, kece rayuwata, ke e darajata, ina son ki zame min sirrina, mai rufar asirina.       Ina son ki zame min kariya a gare ni, bana son ki zamewa kowa Inuwar Gajimare."     Haka yayita sambatu, har barci yayi gaba dani. ..... Juya abin wuyar da hannunta, cikin mamaki yaushe yarinyar tayi arziki haka, dan motsawa tayi taga tarkada, tana buɗe shi taga ashe takardan sayan abin wuyar ce.       Yau aka sayeta da abin hannun, lokaci guda mood dinta ya sauya tare da jin wani irin kishin yar ta, taya namiji zai kashe zunzurutun kudi haka. "Wacce irin gindine da ita da tasamu wannan kyautar? Me take musu suke bata irin wannan kyautar, lallai Utta yayi gaskiya da yace, yarinyar ita kanta kadara ce, Domin arziki ce ita dint.          Dole tayi wani abu, domin kuwa bata kaunar Yumnah ta tsere mata, amma me yasa Hajiya Zakiya tayi mata haka, taya zata sayar da Yumnah inda zata yi daraja.             Bata san cewa a sa'a taga Yumnah ba, domin baka isa tunkarar inda take ba, sabida arzikin da take damawa Jacob, Gani yake da zaran wani abu ya sameta, rushewa zai yi daga sama har kasa, shi yasa ya bata masu tsaron lafiayrta, fitar da suka yi da Zein, sabida Shima da nashi masu tsaron lafiyar shine.     Da ita daya ce ta mata wannan turewar Allah sai dai ta farka ta ganta A lahira.        ..... Bayan wasu lokuta.... Buɗe ido nayi naganni  cikin jikin Zein, kallon face din shi nake ciki kulawa. A hankali. _Da alamun kina jin dadin karuwanci!_ Wannan kalmar ta tsaya min a wuya, kallon shi nayi zan sauka a gadon ya rike ni, dama tuntuni ya tashi, kallona kawai yake, yana jin yadda nake shafa fuskar shi.            Kuka na saka mishi, tare da niman kwace kaina, dawo dani yayi jikin shi, yana calming dina nayi shiru,  kwantar da kaina nayi a kirjin shi ina sauke ajiyar zuciya. "Koda ban tambaye ki ba nasan itace Mommy dinki da kike mafarki da ita!"    D'ago kai nayi ina kallon shi nace. "Eh itace! Tayi kome dan ta lalata min rayuwa! Kuma tayi nasara.,"     Shafa baya yayi, cikin wani irin yanayi, shafa kirjin shi nake cikin wani irin kuka, ina tuna maganar Mommy wanda nake jin su kamar wuta.              A hankali yake gaya min wasu manyan kalmomin masu matukar burgewa da jin tausayi. Gaya min kalmomin yaƙe, tare da shafa bayana, ya kuma shafa fuskana, a hankali yana hura min iskar bakin shi.       Shafa kaina yayi zuwa domin wuyana sannan ya sauke bakin shi akan nawa, wani irin passionate kiss mukewa Juna, tunda nake baya ga Halwani ban kuma yin dogon kiss da wani namijin ba sai Zein.         Harshena ya ke tsotsewa tare da sanya hannun shi akasata yana min wata irin fingering, sake bude mishi nayi, sabida nice a saman shi, wata irin sha'awar shi nake jira,  a raina. Wasa yake da G dina.           Kallon cikin idanuna yayi yaga yadda nake cike da wutar sha'awa kamar zan kona kaina, cire bakin shi yayi, tare da tattara min gashina baya, ya kifa kan shi a boons dina, Yana musu wani irin sucking a haukace, ga J din shi ta mike sambal, sai harbina take...... Paid before read..... a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣4️⃣ Riyadh.. Bayan wata uku. Kwance yake yayi rubda ciki, marar shi ta gama ciki da ruwan sha'awa,  tunda yayi mafarkin yana kwanciya da Yumnah, yaji ya farka marar shi ta cika, ji yaƙe kamar zata yi bindiga, motsin kafaya yayi ta shigo dakine, ba tare da wata wata ba, ya cafkota zuwa gadon       Firgice ta sauke ajiyar zuciya, tana kallon shi, kamar zata fasa kuka tace mishi. "Ahmad! Bari na gyara jikina, kaji don Allah."    Girgiza mata kai yayi tare da yaga rigar jikinta, manyan nonuwarta suka bayyana, ajiyar zuciya ya sauke lokaci guda, ya fara romance da ita, tare da murza  boons dinta son ranshi, shafa ta ko ina nata yake.    Sai da ya kunnata sannan ya ciro zabgaggiyar J shi ya danna mata, yana kiranta. "OHHHH! BABY YUMNAH!  YUMMY YOU ARE MY special delicious, wowwww!"    Ƙamar yadda ya gani a dream d'in shi, haka yake gani a zahiri Tsotsar nppls Dina yake tare da sauke ajiyar zuciya, sauka nayi tare da kama J d'inshi na fara lasartae, kamar zan cinye ta. Kuka ne ya kwace mishi tare da danna kaina, ina lasar shi tare da bugawa a fuskana, sai dai duk yadda yaso, ta cinye shi Kafaya ta kasa, dan rabin shi ce a ciki, a mafarkin shi kuwa Yumnah ya cinye shi tas ya shige da J din shi cikinta, har yana tausaya mata.              Ga wani dumin dadi a jikinta,  sannan hade da wasu irin ruwan dadi yake bulbulowa a g dinta, ƙamar yayi hauka yake jin shi dan ba haka yake cikin na mafarkin shi ba.          Haka yayi ta having sex da ita. A mafarkin shi kasa motsawa yayi sabida ta shanye shi baki daya ita ke motsa shi, ji yayi kamar zai yi. Mutu a mafarkin sabida yadda take cin shi bana wasa bane, ta iya kome. A hankali ya danna mata sai da ta fasa ihu, tare da rike shi sabida ya tab'o mata G spot ɗinta  ji Tayi kamar zata sheka lahira, sabida wani irin dad'i mai mugun shiga rai da jiki, sake danna mata yayi ta sake wata irin ruwa daga clitoris dinta Mai mugun dadi, bai fasa ba sai da ta juye musu. A jiki, rungume shi tayi tana kuka, tare da fadin. "Don Allah karka rabu dani wallahi kana da mugun dad'i. Yaushe zan amince kayi min kishiya Allah kashe koma wacece zanyi. Please Ahmad karka rabu dani"        A hankali yake cinyeta tass sannan ya koma gefe bayan yayi juyen bakin mai, wata irin zazzaɓi ne ya rufe shi, wanda ya sanya shi rufewa da bargor.            Sannan ta shiga tayi wanka ta haɗa mishi, tare da taimakon ta yayi wanka, sannan ya dawo ya samu har ya fita, dakyar ya gyara gadon, sannan ya kwanta jikin shi narawan sanyi.                           ......... ---      Rungume ni Zein Yayi bayan mun fito wanka, shafa min mai yayi tare da taimaka min na saka kayana, sannan na kwanta, ina sauke ajiyar zuciya.     Kallon shi nake, ina kisma abinda Mommy tayi min azahirin gaskiya shi nake kallo amma a zuciyata abinda Mommy tayi min nake kuma hangowa, wata irin wutar tsanata nake ji a raina.   Tabbas tayi da Yar halak,kuma sai na mata wanda tayi min. .....                      A hankali Zein Asood yake taimaka min da kulawa tare da sanya ni a makarantar, ranar da muka je aka min interview, Suka bani ajie Sha daya, dan dama itace dasu.         Kullum zai je ya dauko ni, ya kai ni gurin Sheenae, zamu yi hira sosai, har nake gaya mata abinda Mommy tace min. Sai da tayi kuka sosai, dan bakin ciki, murmushi nayi sannan nace. "Wallahi bar min asarar kwalla ni bai same ni ba, Dan wata rana sai labari."        Sosai nake jin dadin karatu, gashi kwanakin da Zein zai yi har ya gama, zai koma Saudia.     Ranar da nake taya shi tattara kayan shi nayi kuka, dan ban zaci ina son shi ba, sai da muka gama hada kayan nayita kuka, abin dariya ya bashi sabida yadda yake hango yarinta na, sai da cikin shi ya kusan cika da dariya. Haka yayi ta rarrashina, har nayi shiru.            A haka na rakashi har airport, tunda na dawo na hada kayana dan yace min zai jima kafin ya kuma zuwa.              Ina hada kayana na kawai naga wata ƙatuwar jaka, ya rubuta min. *Just for you Y&Z* Ina buɗewa kudine da sarkokin masu daraja a cikin kwalayen su, kuka ce ta kwance min tare da kaiwa jakar duka, a hankali nake ciro kayan ciki har da iPad da waya.          Sai laptop, shima a hankali na janyo kayan na fito dashi nasaka a motar da ya bar min, aka kawo ni gidan Sheenah, na sameta a gida.    Bank muka je aka zuba kudin sannan ta bar min set biyu na abin wuyar itama na bata wani mai shegen kyau.          ...... A hankali na kuma cigaba da harka na, tunda itace abinda Uwar da ta haife ni take son nayi kenan.    Haduwa da maza daban daban, ya sani kara gogewa, sosai na kuma samun ilimin akan jima'i, na kuma fahimtar mutane, Na kuma fahimtar jikina itace Jarina, Kyaan fuskana ita ce arziki na, samu na daga halittar jikina ne,        Da sauri na fito ina dariya daga dakin hutu na wuce, gurin tausa, kallon kartin mazan da suke wasa da yan mata a ruwa nake,.kawai naji ina kewar Zein.           "Hi beauty!" Bud'e idanuna nayi akan wani kyakyawan saurayi, mai sanye da wandon kakin sojoji, lumshe idanuna nayi abuna.      Dan ina da mugun kishi bana kaunar naga wanda yafi ni kyau, duk maganar da yake ban kula shi ba, ina jin Paul nace mishi bazata kula ka ba.                   Rufe min ido aka yi ta baya kamshin Oud ya Sanya Ni fahimtar Zein. Wani irin Ihu da nayi sai da Sheena tafito na buga tsalle na rungume shi muka fada cikin ruwa. Nutsuwa muka yi har cikin karkashin ruwan, muna sumbatar juna, kamar zamu cinye juna.   Sai da muka yi kusan mintinan goma sha biyar kafin muka fito, kallon shi nayi, hannuna a kafad'arshi, ya fiddani. Sauke ni yayi muka fito zuwa inda zan canza kayana.               Tare hanya sojan nan yayi tare da hana shi hanya yace. "Yarinyar tayi min! Ina sonta zaka dauke ta!"       Banza yayi da sojan har muka fita, bai kula shi ba.          .... Tunda ya dauke ni bamu isa ko ina ba, sai gidan shi da yake can wata tsibirin. Anan muka yadda zango, tunda muka shiga gidan muke kiss Juna kamar zamu had'iye juna.                 Sai da muka yi kwana biyar sannan ya dawo dani, dake ta ruwa muke tafiya a jirgin ruwa, kawai aka shiga sake mishi wuta, dakyar muka tsallaka.   Nan ma dai dakyar masu tsaron lafiyar, suka shiga kare mu ana musayar wuta.       Koda muka isa garin, nan ma mun samu ana musayar wuta da Yan Panda bloody da yan Black lion, kuma dukkan su akaina ake wannan haukar.              Ban tab'a ganin abinda ya fi karfina ba, sai da naga jini na zuba a jikin Zein, lokacin na fashe da wani irin kuka,  a cikin wannan halin aka zo aka tafi dashi. Ni kuma Jacob ya dauke ni da yan kungiyar su.              Ihu nake ya kainie gurin Zein, girgiza kai yayi yana amsa wayar shi kafin wani lokaci jikin shi yayi sanyi.              Kallon shi nake kamar raina zai fita, nace. "Ya mutu?!" Sunkuyar da kai yayi, ihu na sake kafin nabi kasa na kwanta ban kuma fahimtar kome ba, sai bayan kwana uku. Na ganni a wani daki kamar na asibiti.            Kallon wanny sojar nayi, ina tashi na dauki wani abu na kwala mishi ya tare, sannan ya kifa min.mari sai da na fado a gadon.          Sake mik'ewa nayi ya kuma kifa min wani mari akeyata. Sai da na Suma.      Ina bud'e idanuna, ja gani a zaune akan wani kujera ya daure ni. Sanye yake da wata red suit Yana buga snooka, sosai yake game ɗin shi. "Anthony general! Mr Bill Trump, U.S command of Army! Number aiki 2071, kiran kirji 4.3, tsawon jiki 5.6, nauyi 78.kgrm, karfin Joystick 4.1, Kenan zaka kwana kana cin mace ba tare da ka gaji ba'" Juyawa yayi yana tafi, sannan yace. "Gaskiya Zein bai kyauta min ba, koda yake ku tayi murna Ya gaya mata waye ni                     Ya mutu ai, kuma Ni zan cigaba"       "Karya ne bai mutu ba,  yana raye wallahi na sanni Kai ne dai zaka mutu, amma shi kan bana jin ya mutu ko zai mutu!"          Maka min sandar yayi akan gwiwata, na fashe da wani irin kuka mai haɗe da kuka.         Goge fuskan shi tayi da sandar yayi sannan yace. "Wato ke izza! Ke mai girman kai. Bari nayi maganin rashin kunyar ki"                   Cikin wani irin kuka, n kalle shi na kasa kuka, ina jin shi ya sanya yaran shi suka tube ni bayan sun kunci ni, haka ya kifa ni zai bi ta bayana, girgiza kaina nake ina kuka mai cike da ihu yana fadin. "Mahaifiyar ki! Ita ta sanya ni nayi miki wannan izayar, kawai ni mace bata ga....."           Gabaki daya naji inda muke ya dauki karar harbi, wani abinda ƙungiyar mafiya suke dashi duk kashe kashen da zasu yi gwamnati bata isa tayi magana ba.    Domin wasu tallafinta da gwamnati take samu, daga irin kungiyoyin ne, dan haka ko da zasu kashe kansu babu wanda ya isa yayi magana.      Harbin suke dakyar ya gudu ya barni a gurin, faduwa nayi can gefe tare da kame kaina, nayi kuka har nayi dana sanin zuwa na duniya.               "Yumnah!!!"     Mik'ewa nayi tare da lekawa, na hangota shi hannun shi daure zuwa kafad'arshi, kwallar tausayin shi ya sani na tashi da gudu, na fada kanshi tare da rungume shi, ina kuka mai cin rai.                         Hannunshi mai lafiyan yasaka tare da matse ni, yana cewa. "Baby Yumnah! Ina sonki!"           Hade bakin shi nayi tare da jin hawaye na zuba daga idanuna , sake sunkuyar da kanshi yayi sabida yafi ni tsayi sosai.               Danne shi nayi tare da rungume shi ina sumbatar shi, domin daukata yayi yana juya ni, kamar babu ciwo a hannun shi.      Dake ba wani nauyi ne dani ba, kuma ban cika cin abinci mai nauyi ba.                     A hankali yake tafiya dani kamar bai da Ciwo a hannun shi.                         Sai da muka bar yankin Black lion, Yana murmushi duk sun gudu, bai tsaya dani ba.        Motar shi aka bude mishi ya shiga, kwantar da kaina nayi a kirjin shi ina sauke ajiyar zuciya tare da jan majina.      Murmushi yayi yana wasa da gashin kaina.           Kuka nake son Yi Amma babu halin haka, sabida yadda yake shafa bayana, da hannu ɗaya.              Can bakin ruwa muka je, aka zo da wata ƙatuwar jirgin ruwa, nan ya riko ni muka wuce tafiya muka yi a jirgin ruwan har har Portugal, inda muka isa the Azores islands.         Ƙaramin gari ne mai dauke da ababen bude ido, musamman gadajen su.        A wani hotel ya kai mu,  tunda muka shiga yake min wani irin kallo, har na zauna. Buɗe min hannu yayi na shige ina sauke ajiyar zuciya.      By now, Ina Jin shi sosai a raina. Dan zan iya cewa shine first love dina, Dan haka na cire wata sha'awa na shiga jikin shi sosai.             Wani irin farin ciki nake ji, lokacin da muka shiga wanda, yana rike da k'uguna, yana fada min wasu words masu matukar armashi, ni kuma ina mai da gashin kanshi baya, tare da sake murmushi.                  " Me kike so? Me kike buƙata? Fada min."      Murmushi nayi, ina mai da gashin kanshi baya, tare da cewa. "Bayan Hajiya kaine mutum na biyu da ka dauki rayuwata da daraja, sai Sheena, da kuma. Khuwailah."          Shafa fuskana yayi tare da murmushi yace min. "Halwani da?!" Rintsa idanuna nayi cikin jin haushi na shiga ƙoƙarin kwace kaina, dawo dani yayi cikin ruwan wanka yace "Fushi kika yi? Daga ranar da mamanki tace ita ta bada ke domin Halwani na ga fushin ki, domin sunanshi kika fi kira a cikin wannan dare.              Duk abinda muke da zaran yazo miki rai kike Mantawa da duniya ta, Baby kina son Halwani" Dariya nayi sosai sannan na mike cikin ko in kula nace. "Ka kyauta min."    Daga haka na bar mishi ban daki, nutso yayi cikin ruwa yana murmushi, yasan baby Yumnah Yarinya ce, amma ya fahimci son da takewa halwani.      Ina cikin shiryawa ya iso bakin mirror ya rungume ni, daura kaina nayi a kirjinshi. Ina sauke ajiyar zuciya.                          "Asood! Mai yasa kake son wasa da zuciya ta? Ko dan ka ganni yarinaya ce? Me yasa baka tunanin ciwon da nake ji a rayuwata! Me yasa baka tausaya min, ka daina min batun wani mutum, kai na sani ba shi ba."            "Ok zoki min tausa."         Sake towel din shi yayi, tare da kwanciya, bin shi nayi  na haura saman shi, ina mishi tausa cikin damuwa nake yi..                      --- Zan iya cewa, Zein ya kawo ni nan dan na huta ne, bawai dan ya nime wani abu a jikina na ba, kawai shakatawa muke, har muka shafe sati Uku a nan sannan ya dauke ni zuwa US, dan akwai wani abun da zai yi tare da gargadi wa Anthony.      St. John, wato Virginia island nan ya kai ni, cikin wani irin kulawa yake nuna min guraren shakatawa, a hankali har muka yi sati biyu anan sannan ya wuce dani.      Thailand, tunda muka iso nake jin kewar shi, har gida ya ajiye ni ya tafi.              Bayan ya cika min aljuhun da kudi na fitan hankalin. Sannan ya tafi.       Still dai na cigaba da gwagwarmaya, tare da wayewa karatu kuwa, ina yin shi sosai.         Tun ina rike watannin zuwa na, har na watsar na dai san ina matukar jin dadin rayuwa ta, na manta da Mommy Dan Bata da amfani.          ...... Wata dan wahalar da kai, sai gashi Mommy ta kuma dawowa nima na, anan ta ci mugun wahala domin kuwa ta kwaso mugun nufinta, ta haɗu da zauna gari banza suka yi wuf da kayanta dakyar ta tsira da kayan ta da kudinta, ina na sani Ita dai nima na take, ta halaka ni sabida ita ta halicce ni.       Lokacin da ta koma Nigeria ta sami Hajiya zakiya da fada akan me zata sayar dani inda zan yi arziki, nan Hajiya zakiya tace nan ne bata isa ba, dan bata san kome akan gidan da ta kai Ni ba, amma tabbas wanda nake hannu shi tasan shi mutum ne mai connection da manyan mutane.           Haka ya kuma tunzura zuciyarta, domin kuwa basu kawo haka zan koma ba, Mommy ta riga Hajiya zakiya zuwa lokacin da suka zo, gidan Jacob wulakanci yayi musu, dan Mommy ta zo wai ya bashi ni mu tafi, shi kuma ya sa aka kawo ni.    Tunda na shiga sanye nake da riga da wanda na jeans na suke rigar a cikin wandon, na shiga kaina na gyara shi zuwa kafad'ana, kallo daya suka min kowacce sai da zuciyarta ya shiga beating, sabida makerin budurci Yana Kara bayyanar da sura tare da kara min kyau.             Ina shiga yan gidan da na zauna suka yi ta bani wahala, sai mamaki suke domin ina tare da masu tsaron lafiyata.     Cikin tangamemiyar falon shi na shiga, na sami shi daure da towel, rungume juna muka yi tare da daura mishi light kiss a kumatu, sannan na zauna a kusa dashi ina kashe mishi ido nace mishi. "Hi! Jay ya kake. Kwana biyu baka fito gurin motsa jiki ba."            "Ina zan fita, bayan kin san munyi sabon kyankyasa, na watsar da tsofin hannu, kece dai Kamar kinyi min wani abu, Bama jin zan iya rabuwa dake domin kuwa ina ganin samu a tare dake, kin gane wancan matar da na kusada ita."              Janyo kwalbar giya nayi, tun bayan tafiyar Asood nake sha, duk da bawai dan dad'i bane sai dan yana gyara fatar mutum kuma yana kuma towo da normal bakin gashin kan mutum, shi yasa nake sha amma ba kamar da can danake sabon shiga ba.     Kuma giyar ba kowacce nake dankarawa cikina ba, mai tsada nake sha kofi daya a duk karshen wata. Yau kuma ɗan bakin ciki zan sha, nace. " Jay! Da kudi da Maciji da makiyi idan ka same su karka Barsu a raye, ita wancan matar hanyar arziki ta kawo ni dan haka na santa, idan da hali ma, kyauta ya dace a mata, dan ban din ita ba, da yau bashin da kaci domin gyara gurin shakatwarka da yanzun ana nan ana wulakanta ka, akai.     Ita kuma na kusada ita, nan santa ba, ban tab'a ganin ta ba, sai yau a ina ka samo ta, amma kasan babu wanda zai dauketa ko a gwanjo ne balle kuma a zahirance ai ba ready maid bace balle nayi tsammanin zata yi karko.        Ina son zan tafi, akwai Prince Naik yazo daga Chill zamu fita, ko akwai wata matsala?!"      Tab'e baki yayi sannan yace. "Yaushe zaki zo mu huta?!" "Kai ja can, koda miliyan ai wallahi bazan kwanta da kai ba, balle kuma a kyauta, Allah ya yaye min wannan bala'in."           Dariya yayi tare da kaiwa nonona hannu ban damu ba, na tabo namar wandon shi, tare da wasa da ita sannan nai mishi sallama, sannan na mike zan bar falon. "Ni kika ce baki sani ba?!"      Banza nayi da ita har na kai bakin kofa tace. "Allah ya tsine miki albarka!"    Cak naji kamar bana duniyar baki daya, juyawa nayi sannan na tako gabanta,  kamar zanyi magana, idanuna sun yi jajjur. Wayar Jacob na dauka tare da kiran Sheena, munyi magana da ita kudi kawai nake bukata,          Ina tsaye sai Zarya nake, a falon naki kallonta, can muna zaune Sheena ta kawo min jakunan kudin, gabanta na kawo na dire shi.               Sannan na ciro karamar bindiga da Asood ya bar min na tako gabanta, nace. "Gasu nan! Mommy. Kije dasu su kara miki lafiya da nisan kwana, ki kuma dawowa idan sun kare,              Ni sabida su nake raye, ke kuma saboda kazamar burinki kike raye, amma ba damuwa.    Mommy har kullum ina kuma kai karar ki Gurin Allah, shi zai bi min hakkina, tsinuwar ki kuma nayi Imani da Allah baza bini ba."   Cikin zafin rai ta taso, tana fadin. "Waye zai bi" Cikin zafin kai nace mata. "Oho" Kifa min mari tayi, aikuwaasu tsaron lafiyata suka taso, d'aga musu e nayi cikin murmushi nace musu. "Uwata ce!" Ba ita ba, hatta Paul da shine yake tare da Andrew, masu tsarona tare da Jacob, Kai har hajiya Zakiya basu kawo a ransu zan iya ce musu Mahaifiyata ce ba, har ita kanta.              "Kinyi asarar!  Yarinya mai ilmi da sanin ya kamata kika lalata rayuwarta, sannan kin zo kina mata diban albarka, yo ba gwara ni ba duk da abinda nake bai dace ba, amma na raba Y'ata da mijinta tunda na fahimci Bazan iya rabuwa dashi ba, kuma na bata dama ta koma gaban dangin Ubanta, amma kefa gwara ni ina dasu da yawa, har huɗu, amma nake ita daya ce gare ki.   Baki da wata bayan ita, amma kin gurbata mata rayuwa, tsine mata kika yi fa, kika kuma dake ta, za a rama mata tace a barki domin kece kika haifeta.           Wallahi Ni, na sauke hakkin  Yarana kafin na fada wa wannan kazamar rayuwar, amma kefa Ya ɗaya kin kasa fahimtar kome akanta.     Wannan wacce irin masifa kika daura kanki Hassanah, meye duniya zata kare ki dashi idan Yumnah ta gurbata, taya muna kallon rani zamu bata jikinmu da kashi dan mun ga hadiri.        Why Sanah? Why?!"            "Hajiya kyaleta, tayi nisa. Halwanin da take akan shi ai har ta mutu sai ya gadama yazo kan gawarta, dan haka sai anjima. Zamu hadu a fadar Allah, sarkin sarakuna, shugaban shuwagabannin, Alkalin alkalai.         Lauyar lauyoyi, sarkin da babu wanda yafi shi iya hukuncin adalci, Mommy tun aduniya ake hisabi kafin aji lahira."   Daga haka na dauki hand bag Dina na fita, ban san ya akayi kuka na yaki zuwa ba, kawai ajiyar zuciya nake saukewa tare da lumshe idanuna, tunda muka shiga nace su mai dani gidan Asood ina kewar shi, dakin shi da muke kwana na shiga, na zube a saman gadon, tagumi nayi ina taro rayuwata tun daga farko har karshe.    Babu kome a cikin shi sai ikon Allah da yadda nayita tsallake Rijiya Da Baya, tun ba yau ba Mommy take son tsine min na lalace, toh yanzun kan tayi hankalinta ya kwanta, murmushi nayi kawai, sai a lokacin hawaye ya samu damar fita daga idanuna.    Dake nacewa su Paul karsu ce ina nan, kawai zan huta na kwana biyu, dan haka nayi zama na a nan gidan, karatuna ma ta online muke yi, sosai nake jin kewar Hajiya da Khuwailah... Paid before read... : Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣5️⃣ Sam bana jin dadin rayuwata kawai ina raye ne saboda haka Ubangiji ya tsara min bawai dan na fada cikin wannan yanayin bane, a'a kawai na barwa  Allah ikon shi ne, na san shi ya halicce ni ya halicci Mommy.   Dan haka nasan shi zai bi min hakkina, kawai.         ..... Tun daga ranar na kuma zama wata irin tantiriyar karuwa, mara kunya da mutunci. Babu ruwana da ko waye, zan kaftawa Uban kowa rashin mutunci, kuma na kwana lafiya.      Wani zuwa da Asood yayi yazo ya same ni na lalace da fitina, sai da muka yi fada har ya mare ni, na d'aga hannu na rama, kura min ido yayi, cikin kasuwa kuma daga ranar na breaking soyayyan mu.      Kamar zai haukace amma fir naki kula dan iska. Bai fasa bina yana rarrashina ba, dan dama yasan kudi ba matsalata bace, sutura kuwa, ko boutique sai haka, dan haka bai wani dame ni mu shirya ba.          Maciya kuwa na same su, ba laifi kamar hauka ina samun su kuwa.         --- Tokyo.. Tunda suka bar Riyadh yake ganin take takenta nason lalata musu zaman su ja kwana biyu, dan yana samun kulawa kafin su dawo, dan haka shima ya kwayance mata, dole ta hakura. Dan matukar tayi mishi tsiya zai shiga mata rashin mutunci ta hanyar gaya mata cewa.       Ai shi bai mata dole ba ta zauna dashi idan bazata iya ba zata iya tafiya zai nemi mace kamar Yumnah ta zauna ta kula da Lafiyar shi tunda bawai lafiya ce dashi ba!     Ganin yadda yake cabba mata magana yasata jin sanyi, tare da jin bakin ciki a ranta, amma tayi shiru tare da zuba mishi ido.        A hankali yake samun sauki Jaraba ce kawai irinta Halwani amma ba wata ciwon azo a gani bane.     Kawai ya hanata sukuni ne, ko nace hana rai hutu, damuwar shi Yumnah, ta ina zata fito. Shine matsalar shi.                 --- Shiru nayi bayan na gama shanye ruwan giyana tare da lumshe idanuna, wani irin feelings nake ji, a hankali na lallubi wayar da take kusada ni, na shiga niman Asood, cikin yan mintuna sai gashi.     Tanbele nake mishi tare da gaya mishi magana, daukana yayi muka fita daga gidan, tunda muka shigo gidan ya kwantar dani, a hankali nake sauke ajiyar zuciya.            Shafa bayan yake ciki tausayawa, domin rayuwar da nake bata dace dani ba, kawai karfi da yaji aka mai dani haka.          A hankali yake shafa cikina da yake hade da baya, kamar babu kome, yadda yake murza cikin yasani jin amai kafin wani lokaci na dan karkace ina kwarawa, sannan na koma na cigaba da barcina.           Cire kayan shi yayi ya shiga wanka, yana fitowa ya shigo cikin comfort din ya kwanta a baya, ganin kayan jikina yana takura mishi yasa shi cire min, ya zamana fatar mu tana haduwa da juna, abinda ya haifar da wata  bukata na musamman daga gare shi.         ..... Haka ya share ni yayi barcin shi. Sanyin alfijir ya farka dani, kamshin Zein nake jin saukar numfashinsa akan kirjina ya sani duban shi, Tabbas shine. Haushi ya bani na ture kanshi,  cikin magagin barci ya farka, ya zuba min rikitattun idanun shi, wanda suke cike da barci.      "Tashi a jikina malam."    Babu yadda ya iya dani, dole ya tashi ni kuma na wuce ban daki nayi wanka, sannan nazo na shirya zan fita, dan har yau ina jin haushinsa, tasowa yayi cikin bani hakuri, na share shi sai da ya buga min tsawa kamar zai dake ni sannan na koma gadon na kwanta ina kuka.         Rarrashina ya ci-gaba da yi har nayi shiru, sannan ya janyo ni muka kwanta, na kwana biyu banji shi a jikina ba, ban san lokacin da na barshi ya gama jagwalgwalani ba, yayi abinda zai iya ya bar sauran.     Ina kwance a kirjin shi, muna hira dan har gari ya Waye, a hankali yake min hira tun ina amsawa har na daina, kafin wani lokaci barci yayi gaba dani.                Gyara min kwanciya yayi muka cigaba da Barci mu.      Mun shirya muka kuma dinkewa sama da da, domin a yanzun bana boye mishi gaskiya na da karyana...               --- Kwance Hajiya Larai take jikin bilal, jikinta yana rabin nashi, wasa yake da gashin kanta, ita kuma tana wasa da sandar girman shi sai nishi yake kamar zai sume, tare da k'amk'ame ta, yana watsar da damuwar shi ya zuba mata ido... "Hajiya Ashnah bata nan ne?!" Cike da mamaki yake kallon shi dan bata kawo zai mata tambayar nan ba, tunda an shafar dashi tuni an Ashnah. "Bata nan!" Ta bashi amsa a takaice, haka suka cigaba da shaidancin su, sannan suka yi wanka. --- Shaidancin su Mommy yayi yawa, dan haka suke kara dulmiyar da wanda basu ji ba, basu gani ba, takai idan suka ga mace ko namiji idan yayi musu toh ba tare da dogon bincike ba zasu turashi cikin kungiyar su. Kuma har ila yau, bata fasa kudirinta akai na ba, duk ta inda tasan za ayi mata abinda zai haukata ni ko na mace da wani abina tana yi, shi. Cikin Lokaci ƙalilan sai na koma kamar sakarya, haka Zein yake hakuri dani, yanzun zanyi abin masu hankali zuwa anjima zan kauce nayi na kananun yara, wani lokaci idan na zauna nayi ta kuka. Kawai ji nake kamar ban kyautawa rayuwata ba, ji nake kamar nayi kuskure Mantawa da nayi da Allah shi yasa ya manta da ni, da zaran na yunkuri zanyi Sallah toh nan ne gizo ke saka. --- Mika mata hannuna nake, tana kuma kusanto ni, tare da fadin.. "Miko min hannunki mu tafi! Wannan rayuwar bata kamace ki ba, zo mu tafi" Koda na mika mata har muna tab'a juna, sai ji nayi an jani baya sosai. A hankali tazarar dake tsakanin mu ya kara yawa. Nisar da babu a tsakanin mu yayi yawa sosai, tana kirana ina kiranta da "Hajiya dauke ni mu tafi" Ina wasu irin halittu masu kama da kiranye sun yanyame ni, sai da suka yi wani irin tafiya dani, sannan suka juyo gareta, kasa mata kome suka yi. Suna ihu, mai mugun firgitarwa, dan dole suka juya kaina. "Yumnah! Ki karanta musu ayatul kursiyu!" A firgice na farka, ina kuma mai-maita sunan ayatul kursiyu, kai nane ya sara, kafin wani lokaci na fara manta da abinda ta gaya min. Ban daki na shiga, a hankali na furta addu'ar shiga ban daki, dakyar na fito kamar zan mutu saboda yadda ake shake min wuya. Ban san lokacin da na fara karanto ayatul kursiyun ba, tun ina yi a zuciyata har ya sauka akan harshena, kawai jin wani irin mangara ba tare da nasan wanda yayi min haka ba, na zube a gurin.. -- "Ki fita harkan Yumnah, babu ruwan ki da ita, meye matsalar ki da ita da kike shige mata, meye damuwarki da ita, toh zamu han....." Buɗe idanunta tayi taganta a kan abin sallar ta, a hankali ta karanto addu'o'in sosai, sannan ta mike zuwa ban daki tayi alola tazo ta fara sallah. Tunda ta idar take addu'o'in sosai, tana idarwa ta dauki Alkur'ani, ta shiga karantawa, sai da tayi nisa, har gari ya fara wayewa. Mafarkin da tai da Yumnah ya tsaya mata arai, dan haka bata yi kasa a gwiwa ba, ta kira dan uwanta wanda ya kasance babban malami ne. A garin Gombe, dan har yana da tsangayar almajirai. Bayan sun gaisa take gaya mishi abinda yake faruwa, murmushi yayi sannan yace. "Kiyi hakuri! Nan da la'asar zan kira ki, kinsan yau Jumma'a, Insha Allah kome zai zo karshe." Godiya tayi sosai sannan ta cigaba da addu'a, tana cikin nazarin abin wayarta tayi kara, tana dubawa taga Halwani, gaisawa suka yi, sannan yake gaya mata abinda ya gani jiya a mafarkin shi tare da gargad'in da aka mishi. Murmushi tayi sannan tace mishi a cigaba da addu'a. --- Tokyo.. Kwana biyu nan bai san me yasa Linah take damun shi da jaraba ba, dan yanzun watan su shida da dawowa kenan, amma kamar zata cinye mishi J din shi da zaran ta ganta a wando kamar zata sanya hannu ta dauke shi, idan bai yi da gaske ba wani lokacin haye shi take ta fara niman turawa G ɗinta sai yayi mata fada, gashi tayi wani kazamin kiba. Dan haka bai wani damu kanshi da ita ba, kawai dai yafi damuwa da cinye shi da take don yi ne. ** A hankali kwanakin sun rub'anya kanshi, lokacin tafiya yake, kome kara tabarbarewa yake. A bangaren su Hajiya sun dage da Addu'a sosai, sadaka saukar Alqur'ani. Alkhairi ta kara akan da, haka kawai zata bada kudi a sayi abinci zuwa gidan marayu tare da gajiyayyu. --- Tsotsar bakina yake, tare da tura hannun shi, mun jima a haka kawai nasihar Hajiya ya fado min. _Duk halin da zaki shiga karki yarda ki rasa kimarki na Y'a mace._ Ji nayi kamar yanzun take gaya min kwace kaina nayi tare da ture shi, kaina na wani irin sarawa. Dakyar na shiga ban daki nayi wanka sororo Zein yayi dan Nice na nime shi yanzun kuma na kwace kaina. Bai damu ba, har nazo na Kwanta can gefen shi, nan yazo ya kwanta a bayana ina jin shi ban damu ba. .... Washi gari naje inda muke aikin mu sam bana jin dadin kome, kallon shi nake yadda yake kallona nima, kuma ba shine matsalata ba, tunanin gida ce matsala. A yanzun ina dab da cika shekara daya da zuwana kasar, babbar matsalar da nake tunanin ina dashi itace Ciwon mara, duk yadda namiji ya kai da jagwalgwalani sai naji ban gamsu ba. Wannan yanayin yana d'aga min hankali, gashi na sha bawa Zein daman nikam yayi Disvirgin dina, amma ya kasa, ni kuma bana son amfani da vibret machine, dan zai iya kasara lafiyata. Dan haka mik'ewa nayi zuwa shashin da likitan mu yake nayi mishi bayanin bana gamsu, nan. Ya rubuta min magani na fito. Da fari maganin yana min aiki sosai, dan sai naga mace da namiji suna cin juna bai wani dame ni ba, ko wata biyu ban yi ba kawai jini na yaki maganin dan matuƙar nasha zan iya niman namiji ma, komawa nayi na mishi bayani. Cikin damuwa yake gaya min ai dan ban san da namiji bane, duk abinda ake min wasa ne, kuma ban tab'a jin J din namijin a mara na bane, da zan ji shi kuma ya tab'o min da G spot dina har na samu na zubda ruwan da take cike dam a gurin toh da na huta. Gyad'a kai kawai nake, ina dawowa na gayawa Zein abinda yace min ya matukar bani mamaki. "Toh kiyi azumi mana" Shiru nayi dan wallahi ba azumin ce matsalar ba, shima zai iya ksrya min ita. Kawai nace mishi toh ne, amma bana jin zan iya, domin ganin wahalar azumin nake, dan haka na ajiye azumin a m gefe, jarabta ma na ajiyeta a gefe. ...... Bayan sati Uku, ina kwance naji anata magana kasa kasa, bude ido nayi cikin gajiya na zubawa dakin kallo yadda aka Kawata shi. A hankali na sauka daga ni sai Haf vest, da gashina kamar kuncen hauka. Wasu manyan Balloon na gani masu nuna alamun Happy birth day. Wannan yanayin yana cikin burina, bude kofar nayi naga basu nan sai takarda da Zein ya ajiye min. "Ki shirya muna jiranki!" Ban daki na koma nayi wanka tare da gyara jikina, na zubawa kaina ido, ina kallon kirjina, da kayan da na saka, red gown ne mai tsagu har cinyata, sai kirjin ma nada tsagu zuwa cikina bai kai cibiya na ba, Sai takalmina da na saka, na gyara gashina sosai, fuskana kuwa na zuba mishi makeup ne mai matukar kyau. ..... A hankali nake tafiya jikina na kad'awa, kome nawa yana kuma bayana a cikin shekaru goma sha biyar, na zama cikakkiyar wayayya, zan iya sarrafa da namiji amma har yau ko Zein bai iya sarrafa ni domin karfin sha'awata tana hanani gamsuwa dashi. Kuma babban matsalata ya shiga cikin jikina yaki, ina fita naga wata ƙatuwar cake, ga su Sheena sun zagaye shi, ina zuwa suka fara min wakar, cikin jin dadi na amshi wukar na yanka sannan na saka mishi a bakin shi kafin na bi sauran nan muka yi ta hira, tare da tattaunawa. Har dare, muna tashi na wuce nayi wanka tare da Alola nayi sallah, wai a haka an sami cigaba ne, nake hada sallar idan dare yayi zan kwanta. Ya dawo ya same ni, ina bude kyaututtukan da suka bani, ajiye kayan nayi nazo na rungume shi, dauka na yayi tare da jangina da bango tare da matsa Bom ² na, mun jima a haka kafin na sauka, daga jikin shi. Muka cigaba da bude kayan., Muna hira wanda duk kusan labari yake bani, Tunda muka gama na kwanta a jikin shi anan ya saka hannun shi a cikin rigana, yana wasa da tsayayyun nonuwana,. Wanda suke matukar daukar hankalin shi. "Baby, ina son na koma, idan na koma bazan wuce wata biyar ba zan dawo na dauke ki. Mu bar nan!" Mik'ewa nayi na kalle shi, sannan na koma na Kwanta a jikin shi ina sauke ajiyar zuciya, sabida ba zai faru ba, domin Emily tayi kokarin haka amma suka kashe saurayin ita kuma aka kaita wancan wulakantaccen dakin kare nan yayi ta cizonta har ta mutu, sannan aka fidda mana gawarta bayan karen ya gama yin jima'i da ita, ture hannun shi nayi sannan nace mishi. "Kar na kuma ganin hannunka a jikina, domin anan rayuwata yake" "A'a ba anan kike ba, ina jin a jikina zaki bar nan da Izinin Ubangiji, kawai ki bani hadin kai." Kamar zanyi kuka na mike na bar shi a falo, daki na shiga na dauki giya na fara sha, sai da na kusan shanye wa ya shigo, kwacewa yayi tare da rungume ni. "Zaki iya!" "Bazan iya ba! Anan rayuwata take!" Ina fadar haka amma hannuna yana cikin wandon shi ina ƙoƙarin ciwo J din shi, kamar zan yi hauka nake jin wani feelings. Tura ni gadon yayi tare da shafa nonona, sannan ya fara musu wasu mahaukaciya sucking, ina lumshe idanuna, tare da mika mishi sosai, kamar maye, haka ya biye min, Yau kam yaso shiga amma wani irin, abu kamar wanda aka jona shi da lantarki, zuɓewa yayi kamar zai suma, nima barci yayi gaba dani. --- Duk abinda aka ce kudirar Ubangiji tashigo cikin alamarin toh bawa bai isa yaja da wannan abin ba. Yau matar Halwani ta tashi da mugun ciwon ciki, dan haka suka nufi asibiti da ita. Abin mamaki suna zuwa aka ce akawo kayan Haihuwa, ta kusan sauka, iko ta saka tana fadin ita bata da kome, sharri suka mata, bata rufe baki ba kuwa Allah ya bata ikon sake wata irin ajiyar zuciya wanda yake tare da katon nishi, aikuwa sai ga yarinya ta fado kamar wacce aka bantaro ta. Shiru bakin Kafaya ya mutu, dan bata zaci da gaske cikin haihuwa ne da ita, me ya faru. Tasan idan tayi ciki, zuba yake ya tafi ga Dodonsu. Ya akayi haka ya faru. Kuka take bawai kukan farin ciki ba, kukan bakin ciki na sanin cewa aikin su ya lalace, domin duk inda Yumnah take ta kusan bayyana, ko kallon yarinyar da ake ta gyara ta bata yi ba, sai itace ma ake ce mata ai tayi wani irin budewa na ban tsoro, dan haka zasu mata dinki, tsabar bakin ciki bata yi magana ba, kawai nodding kanta tayi , dan idan tai magana abinda ke cikin ranta zai fito fili. Bayan sun mata alluran kashe zafi , sannan suka dinketa tsaf, gaba da baya. Sannan suka mika mata Babyn da Babanta ya kawo kayan, wanda ya saya a cikin asibitin. .kin karbar Yarinyar tayi, sabida bakin ciki ya cika mata zuciyar ta. A hankali ta d'ago kanta tace musu. "Ku Kai ta gurin Babanta, bazan iya amsar ta ba jiri nake ji" Ana fito mishi da ita, ya amsheta cikin wani irin kukan farin ciki, ya sumbaci goshinta, ya tuna ranar da aka haifi Yumnah, an zo za abawa Omar ya riga shi amsarta, yau gashi. Shi daya yake amsar babyn shi. Kwallar da take sauka a idanun shi ya tab'a goshinta buɗe idanunta tayi, sannan ta kuma rufewa, huduba yayi mata da sunan Yumnah, ba tare da riketa suka shiga dakin da Aka kai Linah dan hutawa. Tana ganin shi ta kumshe idanun ta, yayi juyin duniyar nan amma fir taki kula shi, har ya kira su Hajiya yayi musu albishiri da haihuwar. Ai dan murna kamar su zo a ranan,. Yana gama waya dasy ya kira iyayenta ya gaya musu. Mahaifinta yayi murna sosai, saba'nin mahaifiyarta da ta kira kafaya, tayi mata zagin kare dangi tare da yin mata alkawarin ba zata kuma shiga matan kome ba. Wannan abun ya dame ta Sosai, shi yasa koda aka sallame su taki magana, sai da yazo yayi mata magana ta fito ko kallon yar bata yi ba, Haka yayi ta kiran Abokan aikin shi yana gaya musu, tare Sarinah, itama sai gata tazo, Abinda ya bata mamaki yadda Linah ta shiga daki taki kulata. Yarinya na kuka take kashe kasa tace bazata bata nono ba, abin yayiwa Sarinah ciwo, sai da tayi kuka, karshe sai mai da yarinyar asibiti aka yi suka rubuta mata madara, halwani bai ce mata kome ba. Cikanki bai ce mata, dan ya kira mahaifiyar ta ta gaya mishi maganar banza, shi kuma ya katse kiran. Kullum Sarinah tana hanya, sai da akayi kwana biyar sannan ta kawo mishi abinda ake na al'adar Hausa fulani.. Paid Before ready... a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣6️⃣"kayi hakuri Allah ya bayyana mana Yumnah dan nima nafi maka sha'awarta akan wannan tinkiyar, ace ka haifi abu da kanka amma ka wulakanta shi, sabida cutan kai."        Haka tayi ta magana shi dai bai ce kome ba,.kawai yana jinta ne.                Tunda Sarinah ta kai mata kayan uku, tana waya da hannu ta nunawa Sarinah inda zata ajiye mata, sannan ta cigaba da waya wannan abin yayiwa Sarinah ciwo dan haka tunda tafita daga dakin ta kwashe yaranta suka bar gidan.                   Ana gobe Suna, su Hajiya suka iso, duk da ganin su bai sanya Linah Kafaya sauya halinta da tsarin ta ba, dan haka da Hajiya taji abinda ke faruwa, tace. "Ai ba sabon abu bane, dan tarihi ce ta maimaita kanta, dan haka bata yarinyar." "Babu inda za akai min yarinya ta." Ta faɗa cikin rashin mutunci, bai wani damu, ba haka Hajiya bata nuna abin ya dameta ba, sai bayan anyi suna zasu koma tayi mata nasiha amma a banza dan bayan tafiyar su Hajiya shi yake renon Yarinyar, dan dama Mamie Bata samu zuwa ba.               ....... Watan yarinyar uku ya koma aiki bayan ya dauki Nanny, Idan ya dawo kuma ya cigaba da kula da ita, sam baki daya Linah bata da lokacin Baby Yumnah, Domin bata kuma jin tsanar yar ba sai da ya fada mata sunan Yumnah ya saka nan tayi dirinta da masifarka babu wanda ya bi takan ta.                           ....... Shirya yarinyar yake kamar kullum idan yayi mata wanka zai sanya mata pampes, anan ya ciro wata tap din shi wanda ya ƙasance na shi zai bawa Yumnah lokacin da ta cika shekaru sha huɗu, ya manta ya kai mata zoben tap din, sakata yayi a caji, ya cigaba da abinda yake. Sannan ya dauki Baby Yana jijjiga ta. ... Bayan awa daya tayi barci, dan haka ya kwanta a restchair, Yana baya da kujeran yana dan jijjigata.                  Hango tap din yayi tana haske da daukewa, shareta yayi ya cigaba da jijjiga Yarshi can da yaga abin ya dame shi ya dauki yarinyar ya sanyata a gadonta, zai juya kafaya tashigo a fusace, duba agogon dakin yayi ya ganta tana ajiyar zuciya, tare da cira.    Bai mata magana ba, ya wuce zai dauko tap din, Tasha gabanshi. ."mafarki nayi kai da munafukin kaninka da wancan tsohuwar tare da annamimiyar kanwarka, wai suna murnan kayi aure? Da gaske ne mafarkina gaskiya ce?!" Yadda take maganar da Bala'i sai da ya bashi dariya, wuceta yayi tare da ɗaukar tap din zai duba, tasaka hannu zata kwace ya buge hannunta, yana gargad'in ta.          "Sai ka gaya min wacce shegiyar ce take son shiga tsakanin mu?! Wallahi sai ka gaya min wacce me karar kwanar ce zata aureka?!" Rigima sosai har Baby Yumnah tana son tashi, abinda ya bashi haushi ya koreta daga dakin, ya kuma manta da batun tap din.           --- A hankali na tashi akan abin sallah, ina kallon wayata. Sakon Asood ne yana bani hakuri akan abinda yace min, na cire ni a wannan harkan. Tab'e bakina nayi, tare da shiryawa cikin wata riga da wando.  Masu dan fadi. Sai kaina da na yane shi da yar karamar dan kwali, na fita daga dakin. Na sanya Oxfords shoe, na fito da sauri ina duba agogona...              A bakin kofa na ganshi, haushi ya bani, domin na razana rab'a gefen shi nayi ya mai dani dakin ya saka key.          Nad'e hannun nayi a kirjina, kamar zan yi kuka.     "Don Allah kiyi hakuri"     "Da akayi me?" Na tambaye shi, "Nasani na takura miki! Amma iya gaskiyar kenan"        Girgiza kai nayi sannan nace. "Ok zaka iya tafiya nagode,"       Saka hannu nayi zan fita, ya dawo da, wani irin kallo nayiwa hannun shi dole ya janye daga jikina, Yana gani na fita daga cikin gidan ina mai jan tsaki.              ...... Da yana da zuciya da ya rabu dani, Ni ina son shi but. Babu amfanin son Bai da rana, wallahi bana jin dadin mu'amala da maza irin shi, amma tilas na kaucewa abinda zai cutar da lafiyar shi, dan haka na tsiro da wulakancin sosai.       Ina isa gida tausar mu na wuce, na cire kayana. Tunda na shiga na sami wani mutum sai kallona yake, kamar zai cinye ni, ina tafiya naji ya daki bom² dina, ban damu ba, na since kyalen dake k'uguna, na shiga cikin ruwan dake tsakiyar filin, biyo ni yayi tare da rungume ni, juyawa nayi na kalli yar Ayabar.        A raina nace. "Wannan tsoka ba laifi! Zata yi dadin tsiya"       Shafa fuskana yayi sannan yace.. "Baby! Zaki raka ni, Canada!" Kallon shi nayi dan banji a raina na bishi ko ina ba, kawai bai kwanta min bane.       "Babu inda zani" Kallona yayi cikin nutsuwa sannan yace.. "Zan baki makudan kudade, kawai ki bini" "Kai kune ne matsalar ka, Ni basu ne a gabana ba, dan ba talauci bane ya kawo ni Thailand ba."       "Na sani! Kawai muje!" "Uban me zan maka idan muka je can!" Kamar zai yi kuka ya fara bani labarin da ya kusan sanya ni, fasa ihu a cikin ruwan, dake Allah ya soni da arziki nice zai kaiwa karen shi da bai samun nutsuwa sai ya kwanta da mace, Dan adam.        Tsabar jarabar shi idan ya rufawa karyar yar uwanshi sai ya karya mata k'ugu, kudi ya zuba yana niman yarinyar da tafi kowacce kyau sabida karen nada ra'ayi baya yarda da kowacce mace sai mai kyau.    Wani irin tsoron Allah ne ya shige ni, da sauri na fita daga cikin ruwan ban kuma ko kallon inda yake ba, na bar gurin baki daya.                          Cikin gaggawa na bar gidan shakatawar, na nufi gidan Zein, Ina isa na zube a jikinshi. Rungume ni yayi yaji ina sauke ajiyar zuciya.   "Me nene? Waye ya tsorataki? Me ya faru?" Duk lokaci guda yayi min wannan tambayar, kuka na saka, tare da boye kaina a jikin shi ina kuka, a yau naji tsanar da nakewa Mommy yafi na kullum.        Dan haka ya rike hannuna muka fita, yawo har inda tunda nazo thailand ban tab'a zuwa ba sai gani a gurin, wani tsibiri ne a  cikin tekun su, anan muka zauna har na tsawon sati Daya, kuma gurin akwai Wadatacce network, gashi babu iskar masana'antu wato hayakin da yake fita daga irin su generator da sauran su.    Natural ne babu wani sarki a gurin.                      Ina saman jikin shi, muna sana'ar mu, zare Igiyar rigar jikina tayi, tare da shafa cikina yana fad'in. "Wannan cikin zai yi kyau da ɗaukar babyna."        "Hmm! Shi yasa har yau ka kasa shiga cikin gurin ba."   Na fadi haka ina kara zame hannun rigana, tare da hade bakin mu naki bashi damar, kare kan shi.        Ban san lokacin da yayi cilli da kome ba, kawai lashe ni yake yana kuma tsantsar duk inda yayi karo sashi.           Sai da naji shi, G Dina me na kuma rud'ew, ina kara d'aga mishi, har ya gama kashe ni, amma ban wani ji yadda nake so ba, Ni kuma ina da wani irin yanayi bana kaunar abinda Anna ta gaya min wait tana amfani da hannunta.       Gani nake ni Idan ba namiji ba, babu wanda zai iya daukar wannan kasadar, domin nafi son naji zandariyar shi ta shiga cikina tayi linkayar da nake so nan zanji yadda kowa keji, shi kuma tunda ya kusan mutuwa yake tsoron kuma tura min Ayabar shi. .     Haka na ya gama jagulani ya barni a nan yadda ya same ni, ban daki ya shiga, yayi wanka sannan yace. "Baby bari naje na dawo!" Gyada mishi kai nayi, yana fita. Na zauna ina nazarin rayuwar da nake aikatawa, sa'o'i na suna makaranta, na addini da na zamani, taya haka ta faru dani ban sani ba.    Taya na fada wannan kaddarar ba tare da na ankara ba, kullum zina nake aikatawa, tare da maza ba iyaka, idan sai sun shiga jikina ne zai zama cewa zina ce, ai ina fitar da ruwan maniyyi, daga G na.              "Mommy kin lalata min rayuwa na! Allah sai ya bi min hakkina." Shine abinda na fada, a hankali ina share kwallar da ke bin fuskana.   ---            Gombe..      "Hassanah! Maganar ya gaskiya zan gaya miki, ki rabu da hurimin Yumnah.   Matuƙar kika shiga rayuwar ta zaki mutu, bawai ki mutu a binne ki ba, rayuwarki zata zama abin yayatawa mara kyauwun fa'ida.     Yarinyar ta fara dawowa hankalinta sakamakon addu'o'in da Kakar Halwani tasaka ana yi. Ko koma ki cigaba da kasuwanci ki, karki yarda ku saka kanki a rayuwar Yumnah, dan bola zai fiki daraja!"      Cikin razana tace.. "Utta! Da bakin ka fa, kace na rabu da Yumnah?!" "Eh Ni na gaya miki gaskiya sabida ke bazamu lalata kungiyar mu ba, domin kina kawo mana barazana a cikin wannan halin."      Gyad'a kai tayi sosai, sannan tace. "Lallai bahaushe yayi gaskiya da yace, idan farauta ta kika hatta kunkuru tsarewa karanka zai yi nagode Utta. Amma bazan kashe burina akanta ba sai inda karfina ya kare, sannan zan bar kungiyar ku tunda kun kasa biya min bukatar da zata sani samun nasara ba."    "A'a Hassanah, ba haka bane zamu jaraba mu gani dan bamu kaunar ki fita ki barmu."    Daga haka suka kuma shirya aka cigaba da kullaya mugun nufi akan Yumnah.             --- Linah ta hana Halwani sukuni, gashi yana tsaka da wani al'amari ne, amma ta fitine rayuwar shi, dan haka sai ya daina zaman gida, sam ya manta da tap din nan sai yau da ya nutsu yana wani aiki ya duba tare da jonawa a cikin motar shi.              *YUMNAH*   Ya gani, a rubuce, tsabar rawan jiki har wayar tana faduwa, ya tareta, sannan ya shiga dubawa, location din, da.    A gidayance ya shiga kiran wani abokin aikin shi dake ƙasar thailand ya gaya mishi gashi nan zuwa.       Sannan ya nima mishi yarinyar nan a duk inda take a cikin kasar.                           Cikin awa biyu, sai ga kiran Abokin aikin shi yana gaya mishi.. "Fitar yarinyar nan daga inda take mai sauki ce! Amma fitar ta daga thailand, shine babban matsalar, domin sai da ayi daya cikin biyu, ko su kasheta ko kuma su kashe ku dukkanku.    Sabida tana karshenin wasu yan mafiya ne.     Sannan ita kanta yarinyar tayi wani irin shiga karuwancin sosai yadda babu wanda zai iya fidda ita sai Allah, amma zaka iya zuwa muga yadda haduwar ku zai zama."    Wasu irin hawaye ne suke zuba daga cikin idanun shi masu mugun zafi, Yarinyar da ya gama tanadinta itace wasu mazan suka yiwa kwaf daya. "Shi kenan! Ina hanya!" Ya kashe kiran hawaye na zubda daga idanun shi.        Ranar haka ya wuni a sukurkuce, magana ma baya iya yi, kawai hango kankatar Baby yake da yadda maza zasu hau kanta su sauka, duk sai yaji ya tsani kanshi da duk wanda yayi Mu'amala da ita, gani yake shi ya fara koya mata, har takai da haka.    Tunda sau biyu yana ƙoƙarin mata fyade tana sha.       "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Allah, na tuba baby ko a kan titi maza ke kwana dake ni ina sonki a hakan zan aureki na zauna dake.    Baby Ina kaunarki a haka," sambatu yake sosai, sabida tashin hankalin da ya shiga.         ...... Bayan wasu awowi mutumin ya turo mishi da address din inda take tare da bashi duk wasu bayanan da yake bukata, sannan yayi mishi fatan nasara.     Hajiya kawai ya iya kira, sai gurin aikin shi, da ya dauki hutun.                  Ko Linah bai gaya mata ba dan yasan mahaukaciya ce, dama tana ihun ya gaya mata aure zai yi tayi mafarkin yayi aure.            --- Dake na kwana biyu bana nan yau Gidan Jacob naje, Ina shiga na same su, suna nan ana bude wasu kananun yara, kauda kaina nayi, tare da shiga falon. Zama nayi na kalle shi, cikin mamakin ganinshi da nayi cikin tashin hankali nace mishi. "Jay lafiya!"      Cike da takaici ya fara kora min bayani. "Emily ce ta faɗa hannun wani mutum, yanzun haka gawarta tana can Florida, wai ya biyata kudi na fitan hankali shine ta bishi, yaje ya kaita gurin wasu karannukar shi suka yita kwanciya da ita, yau sati Uku kenan. Ban san da abin ba, sai dazun da aka kirani daga asibitin da take kafin ta mutu.     Take gaya min wai ashe kece aka nima ki kalli shine abin ya faɗa kanta, wallahi karki ji yadda ake gaya min wai har cinye gabanta suka yi, dan da suka gama saduwa da ita suka ga bazata iya tashi ba, shine kawai yayi musu alluran da zasu iya cizon kowa, sukayi ta cizonta tare da cin naman gabanta."   A tsorace nake binshi da ido saboda tsoron Allah yana kuma samun matsuguni a zuciya, wani irin kuka ne ya kwace min, gashi dama Zein ya tafi.   Guduwa nayi, domin ban gama jin sauran bayanin shi ba,, kwana na biyar ko waje ban leko ba, kuma a ka'idar aikinmu kullum muna waje, idan bamu tafi Club ba zamu tafi bakin hanya haka za azo ana daukar mu.   Wai ganin Ni nafi sauran matan shiga zuciyarshi, shi yasa ba a damuwa da nafi kuma duk bayan sati biyu Zein na biyan shi wasu irin mahaukatan kudi domin kawai kar nabi wasu mazan.       Ni kuwa idan jaraba ta ciyo ni, nakan je Club na shiga caca, duk wanda yayi min dashi zan kwana, wani lokaci ma haka zasu gama jagulani, su barni. Wani lokacin kuma suyi kokarin shiga su barni.     Duk Basu iya yadda Zein yake sani na rage zafi ba su dai matsalar su, kawai mace ta kwanta su danna mata yar Bananan su.                   Yau naji a raina naje gidan tausa, tunda na shiga gidan. Maza da yawa suke taya ni, amma na koma inda Sheena take na amshi abincin da take ci dan kullum bani dafa abinci sai dai na daya daga manyan gidajen abincin garin.            Noodle ne, na fara ci ina jajjanta mata mutuwar Emilye, itama ta jajjanta min,. "Kuma Allah yaso dani ce haka zai faru da ita, fa, sabida Ni ya fara nima naki na kuma yi shiru ban fada ba shine kika ga abin ya faɗa kan Emily," "Amma ai baki da mugun nufinm shi yasa da abin yazo ya tsallake kanki, dukkansu da kike gani suna mugun jin haushinki, sabida kin zo kin tare musu abinda suke samu. Burinta idan ta dawo, ta wulakantaki. Tunda ta samu kudin da suka kusan naki zata saka a miki wulakancin, kuma a tozarta ki yadda zaki ji gwara ki mutu da rayuwarki, sai gashi aniyarta ya koma kanta."    Buɗe baki nayi ina mamakin mutane kai baka damu da mutum ba shi yana damuwa da kai. Taya haka ya faru ban sani ba, dan naga zamu gaisa dasu ashe su ba haka bane, ban tab'a nufin su da sharri ba, amma su fatan su a wulakantani, kwallar tausayin kaina ne yake zuba min nace. "Yaushe duk wannan abin ya faru, naga dai ba wasu mazan nake kulawa ba, a gidan sai dai idan ina jin bukatar haka, Zein kawai muke soyayya dashi, amma shine har na tare musu samun su." .     "Lallai ma! Toh bari na gaya miki, kodan cacar da Jacob yake sakaki kuma yana samun kudi na hauka ya isa su ji haushin ki, karki manta duk wasu baki masu daraja, dake Jacob yake hadu su, uwa uba kin iya turanci kece kike fassara mishi wasu abubuwan, toh wannan abin kawai ya isa ya saka su tsane ki.     Dukda suma suna karatu, amma ke kin fisu ilimi dole su ji haushinki.        Zai yi wuya a samu mace mai kima irinki dan baki shiga harkan kowa, baki cin zarafin kowa, baki dauki samunki da daraja ba, abinda kika sani kawai ki kyautatawa wanda suke tare dake.         Kin gansu toh basu ki a wayi gari baki raye ba, zasu yi farin ciki sosai dan haka ki buɗe idanunki basu da kirki...   Shi yasa da haka ya faru da ita ban yi mamaki ba, sabida mugun nufinka ya kan iya koma maka ba tare da ka sani ba, yau da kece abin nan ya faru dake, na rantse miki murna zasu yi tayi, har da biki dan haka ki bar asarar tears dinki dan Allah yaga nufinki ya tsare ki, ai wannan rayuwar bata yi bane sam.        Ina zata yi ma, rayuwa mara inganci mara amfani, sai lalacewar kai." .  Mun jima muna tattaunawa da ita tare da rarrashina dan kuka nayi sosai, har da shasheka, meye nayi musu suke son ganin bayana haka.   Bayan dai kowa da abinda ya sabawa kanshi, dake bana son damuwa kasa fita nayi na cigaba da zama a dakin ina share kwalla, har Anna ta shigo kallo daya nayi mata, ta kauda kanta tana tab'e bakinta.        Haka ta gama abinda zata yi har ta fita, zuwa bakin kofa tace min. "Ki kula da rayuwarki! Yana da muhimmanci! Koma yaya ne dole  zaka iya samun masu farmaka a koda yaushe."      Sannan tayi ficewarta, daga dakin jikina ne yayi sanyi sosai, dan ban tab'a sanin cewa haka barikin take ba, da zaran kayiwa abokan tafiya zarra shi kenan, sai bakin ciki, gaba , Hassada, kyashi, duk su rufewa kowa ido, mik'ewa nayi na fito a hankali, na nufi inda zan dauki towel dina, naga wani a zaune yadda ya zauna kawai sai da naji hantar cikina ya kad'awa.        Kamar zan juya ciki naji yana cewa. "Ni! Yan matan basu min, babu wata mace ne? Ni ban son wadannan."         Cikin sauri na koma dakin mu, ina jin Sheena tana ce mishi. "Eh muna da guda daya sai dai, ita din akwai wanda yake kula da ita ne, sannan kuma bata cika yarda da kowa ba sai wanda yayi mata."          "Toh ina take ko baku son na sake zuwa nan ne?!" "Yallabai ai baza ayi haka ba indai Baby ce baka da matsala," Shigowa tayi ta ganni a rude, amma gudun karta fahimce ni nace. "Lafiya?" "Bako aka yi, kuma yaki yarda da kowa yace basu mishi ba."           "mm! Amma kuma Asood?!" Na tambayeta ina zare idanuna,         "Kinga bana son shirme, nagama aikina kula wasu ma ai."            A hankali na cire kayana jikina yana rawa, na daura towel a k'uguna, sannan na fito a hankali, kafana sanye da Lifa shoe. Tare da ita muka isa, tace mishi. "Yallabai gata nan sarauniyar mu"        D'agowa yayi ya kalle ni, ya kuma kalli yadda mazan gurin suke bina da kallo, cikin nuna kamar ban san shi ba, nace " Barka dai! Ko zaka iya cire kayanka."    Jikin shi a mace ya mike tare da cire kayan shi na dauki mai ina shafa mishi a jikinshi, sannan na zare towel dina na haura bayan shi, kawai sai ji nayi idanuna suna cika da kwalla, ko ba komai yau ga shi yazo gare ni. Na kasa tantance kin shi nake ko me, naji dai yana bani haushi, amma bana jin wutar kiyayyar shi kamar da. "Wannan rayuwar, ya dace da mai karamin shekaru irin naki.?!" Banza nayi dashi domin bana jin zan iya amsa, kawai sai nayi shiru har ya gama magana ba ce mishi kome ba, sauka nayi a bayanshi tare da mishi magana Cikin nuna ban san shi ba baki daya, nace. "Ko zaka iya juya min?!" Juyowa yayi na cigaba da mishi tausar, kallona yayi lokacin da na zauna tsakanin cikin shi zuwa maranshi, zuba min ido yayi yaga zanen spider a wuyaba da kuma bayan hannuna sunan shi.           "Yumnah! Stop pretend kamar baki sanni ba." Ya fara lokacin da ya rike k'uguna yana ƙoƙarin d'agani sabida yadda nake kunna mishi canjin shi.. Sauka yayi tare da shiga ruwan yayi wanka, sannan ya kira Sheena ya mika mata katin da yaciro, yace.. "Ina son zanyi kwanaki da ita, kafin na gama aikin da ya kawo ni ku cire kudinku!"        Amsa tayi taje ta cire, sannan yazo tayi min magana, tana fadin. "Zai kai ki masaukin shi, sannan kuma sai kin dawo ki kula da kanki."    "Hmm!" Nace mata  bayan na daure gashina.   Sannan na fito daga dakin nabi bayan shi, ban wani damu naji kamar nasan shi ba, kawai nabishi ne sabida yana cikin aikina,               Tunda muka shiga motar yake waya da hajiya, cikin tashin hankali yake gaya mata kome, mika min wayar yayi, na amsa. Tare da sakawa a kunne na. Wani irin kuka ne ya kwace min, jin irin addu'o'in da take kwararowa, kamar tana gabana.    Sai da ta gama sannan ta na ajiye mishi wayar shi, ana jin yana mita, tare da gaya mata abinda ya gani.           ..... Mun isa wani hotel ban tab'a zuwa ba sai yau, dan haka muna shiga na hau cire kayana, tare da shiga ruwan da yake cikin dakin, dan zama na a kasar ya sani zama kwaduwa.          Warware gashin kaina nayi tare da kwanciya cikin ruwan, dakin na musamman ne, domin a tsakanin falon aka saka ruwan ba lallai mutum tafita waje gurin swimming pool ba.         Fitowa yayi cikin mamaki ganin yadda nake wanka cikin kwanciyar hankali, kallon shi nayi sannan nace mishi. "Ko zaka shigo ne!"   Banza yayi dani, sannan ya bar falon ya koma dakin shi na cigaba da wankar, fita nayi tare da danna wani yar waya dake falon nace a kawo min kwalbar giya daya tare da chips. Ina kashe wayar na koma bakin ruwan na zauna ina nazarin abinda zanyi mishi ya fita a rayuwata.              Dan haka ana zaune aka danna ƙararawar kofar na tashi naje na amsa, sannan na dawo.   Zama nayi tare da cinye kome, sannan na daura ruwana akai ina cikin sha kawai yafito.             Ganin ina ta kwalewa, kawai ya koma cikin dakin yayi ta naushi bango har sai da yajima kanshi ciwo, sannan ya fito Ina ganin shi na mike tare da zuwa na rike rigar shi ina mishi sambatu, tare da kokarin hade bakin mu, janye ni yayi sannan ya ture ni komawa nayi na daddume shi, dake shi yasan kan giya da zaran suna son mutum ya fita daga maye kawai sai a zabga mishi mari hannu bibbiyu.    Ai kuwa haka ya daddage ya labta min, mari da katakon hannun shi sai da na suma.                Ba sai a cikin wata jirgin ruwa, bude ido nayi ina kallon yadda mutane suke rayuwar, zaro ido nayi cikin mamaki.           Ganin Sheena da Jim ya sani tab'a fuskana, tare da cewa. "Mafarkin nan da ban mamaki yake."      Dariya Jim yayi sannan yace min. "Ba mafarki kike ba dagaske ne, zamu shiga korea, gurin dangin mu, nida Sheena daga nan kuma zaki wuce dake da wancan D'an uwan naki, gashi cikin ruwan sanyi mun fito daga wancan duniyar zamu tafi tsaftace rayuwa cikin ahalin mu.            Kinga ki godewa Allah da kuma wancan da Allah ya turo miki a matsayin mai ceto."   Tab'e baki nayi sannan na zuba Idanuna akan ruwan da yake bisa teku. Ina kara tuna girman Allah da ikon shi, yau gashi mun fita a duniyar yan mafiya da karuwai.       Yau gani tare da Halwani wanda mommy take ikirarin sai dai na mutu bazan kuma ganin shi ba. "Baby! Na dauko miki duniyarki, baki daya yana gurin shi, sannan kuma na turawa Da Asood address din Jim na Korea, idan yazo zan bashi address din kawunki, sai kuyi aure dan kun dace dashi."            "Wai taya haka ya faru ne! Taya yasan yadda ya sace ni cikin ruwan sanyi babu wanda ya fahimci haka?" Dariya tasaka min sannan ta amshi abinda Jim ya kawo mata. Tana sha a hankali, tana kallona har muka kusan isa bakin gabbar tekun, tace. "Kome kika ganshi toh babu wanda ya isa ya hana faruwan shi sai Allah, Ni kaina ban tab'a zaton zan iya fita daga ni har ke ba, sai gashi cikin sauki sai Allah ya kawo mana mai ceto cikin rayuwarki. Ke mai sa'a ce.. Paid Before read.... : Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣7️⃣"Ranar da kika kira ni zaki tafi gidan jacob, a ranar ina tashi daga gidan tausa, na iso gida a gajiye, ina murda kai hannun kofana naji a bude, na zata kece ma. Har na shigo.        Kawai sai na same shi a zaune yana kallon tv, naji tsoro sosai lokacin da na ganshi, amma abinda ya bani mamaki, shine yadda ya samu bayyanai na, domin kuwa a bakin shi naji, jim dan Yayan Babana ne.     Shi kan shi Jim din bai sani ba, sai da nakira shi nace yazo, anan muka sanya shi a gaba. Nan yace mana. "Baban ka Hunjim chan shine yayan Baban Sheena Hunha chan, wacce ta b'ata  shekaru ashirin da hudu, kun fara soyayya da ita lokacin da kuka zo kallon Caneval, daga nan kuma kuka zama masoya na har abada"               Sai jikin mu yayi sanyi tare da mamaki dama ashe soyayyar mu da Jim, ba iya ta wanda suka fara a bariki ba, a hankali muka shiga tambayar shi taya, yasan cewa mu din yan uwane?     Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace. "Hanya mai sauki shine, ina son nasan taya Baby ta shiga wannan harkan"        Na gaya mishi abinda na sani na cewa, Kawoki wata mata tayie har na bada misali da matar da ta kawo ki amma ban nuna mishi Mamarki ce tayi silar ki ba.          Yayi ta tambayeta ko na tab'a ganin mamanki ko a hoto? Nace a'a, bawai dan ban yarda dashi bane, a'a sirrinki ne yaji a bakina ko na wani bai dace ba.      Sannan duk lalacewar Uwarka ai tafi ka b'ata mata suna, dan haka kina can muka shirya yadda zai zo gidan shakatawa, akan yazo tausa.       Bayan kin mishi, sannan ya dauke ki ya tafi, ni kuma na tattara kayanki, sannan lokacin da kika shawu ya mare ki, kiran mu yayi Ni da Jim, dan dama tun zuwan shi ya gama shirya kome,      Kawai muka zo a motar da take kamar ta asibiti muka fita dake, daga nan muka bi. Jirgin kasa zuwa, bakin teku. Sannan aka dauke mu a jirgin ruwa. Kinji abinda ya faru." "Kayan jikina waye ya sauya min" Dan riga ce da wando, sai jacket a samar shi, dark brown.        Sai takalmina sandal, mai igiya. Dariya tayi cikin niman tsokana tace. "Ai shi ya sauya miki!"      Wani b'ata rai nayi kamar zanyi kuka na mike zuwa inda yake tsaye, yana kallon ruwa.                   Gyara tsayuwata nayi ina kallon ruwan, da wutsiyar ido ya kalle ni, sannan ya mai da hankalin shi kan ruwa. "Meye ya dawo dakai rayuwata? A iya sani na, ita rayuwa zab'in rai ce! Ra'ayina ne nayi rayuwa yadda nake so ba tare da ba takura wani ko wata ba! Sannan kai fa mai masoya ne, tako ina kana tare da masoyanka, .        Wasu tsabar son da suke maka zasu iya kashewa ko su b'atar mai yasa Halwani bazai manta da Yumnah ba? Mai yasa ya cika son kanshi ne?       Tun daga tasowa har girmana, nake ganin abubuwa dayawa mai yasa wannan karon baza a barni nayi rayuwa ta ba, don Allah ba dan ni ba kabar ni a korea nayi rayuwa ta."      A sace ya kalle ni, kamar bazai ce kome ba, haka na karaci tsayuwata har na juya zan bar gurin yace. "Duk rayuwar da aka baka zab'i yana da kyau ka nemi zab'in Allah, shine mafi alkhairi, domin bazaka tab'a tabewa ba, sannan duk wanda ya nime tsallake hijabinka Allah shi zai yake shi ba wani ba.             Sannan batun ina da masoya wannan ganin dama nane na kalle su ko na watsar da kashin su, sannan nazo ne a matsayin Mahaifinki, bawai a matsayin Halwani ba, idan kin gadama ki kirani da Ahmad Abubakar Nafada, idan kin gadama ki kirani da Halwani Na fada.         Ko baki kirani kai tsaye ba, ai nasan ke din mace ce da tayi gogayya da zaratan maza, amma kiyi kokarin niman Sadauki a cikin mazajen da suka miki wasan kura.       Ba daku suke amasa sunan maza ba, domin wasu mata maza ne."          Shiru nayi tare da juya maganar shi dan ban fahimci me yake nufi ba, ganin zan takura kaina ya sani ajiye batun shi, cikin tunanin ko na mishi rashin mutunci ne, yadda zai iya rabuwa dani tun bamu isa gurin Hajiya ba.    Tsaki naja mishi, Ni kaina naji ba dad'i balle shi, da nayiwa tsakin, murmushi yayi sannan yace. " Lokaci ne yake bamu aron dama muyi abinda ya mana, wasu da ya basu tsiyar da ransu keso, suke aiwatar da."           Cikin jin haushi nace mishi. "Da dai kayi tafiyarka ni bazan kuma binka ba, idan kuma ka nace zan maka ihun b'arawo"      D'aga min kafada yayi cikin ko ina kula yace. "Ai yanzun idanunki sun bude."      Shiru nayi tare da jin takaicin shi, wato ga yar iska. Har muka isa bakin borda din sannan muka sauka shi ya rike ni har na sauka.      Tunda muka isa, naga yana magana da wasu yan sanda, tare da nuna musu wasu takardun. Take suka sara mishi, shima yayi musu hakan.             Daga nan motar sojoji suka bamu har cikin garin Korea, inda muka raka Sheena da Jim, ina zaune a dakin da aka ware mata, sai hidima suke mata ta fito babban gida ne fa, dan ga yan uwansu kowa sai murna yake.             Ban san nufin Uncle da ya sani a daren muka bar garin ba, dake Iyayen Sheena, masu kuɗi ne, dan D'an autan su Babanta, shine ministan tsaron kasar.          Baban ta ma ya rike ministan harkokin waje kasar, dan haka gidajen su Estate ne, kuma zagaye yake da sojojin kasar, da wasu manyan manyan amocar,      Yar aikinta ne, ta sace ta lokacin bikin karin shekarun haihuwarta, shine ta kaita gurin Matar nan ta bata ita,  ita kuma ta bar kasar ta koma Pakistan.              A ranar muka nufi, kasar Japan. Muna cikin jirgin sama naga yana ta rubutu, ina lek'awa naga ya zana yar gwaigwai.      Daga nan yayi ta zane, sannan ya dire a saudiya, abinci aka kawo mana, dake hankalin shi na kan aiki, alama nayiwa matar da ta kawo min ruwan na kora.               Tana kawo min sai da na shanye tass, sannan na mika mata cup din, a hankali na juya ina kallon shi tankar naga kayan dad'i, lashe bakina nayi tare da balle botirin din rigana, hannuna na kai a hankali na shafo wuyata. Sai a lokacin ya kalle ni. Ganin yadda nake turo kirjina, ya sashi zuba min ido, cikin tausayin halin da aka jefani.     Haka nayi ta tambele har muka isa garin japan, ban fasa ba sai da aka zo aka dauke muke, ina shiga motar na shiga niman layin shi, wato wandon shi, dakyar ya dakatar da ni, muka nufi gidan shi, tun daga bakin kofar na fara cire kayan jikina, duk yadda yazo ya hanani har marina yaso yi na fashe da kuka. "Idan bazaka kashe min wutar dake cina ba, akan me zaka dauko ni? Kawai kabar ni na fita na sami abokin rayuwata.".         Matse cikina yayi na fara amai, sai da a maye giyar sannan ya taimaka min naje ban daki nayi wanka.        Barci ne ya cika min ido, ina shiga na zube a gadon, yana shigowa ya samu har barci ya dauke ta.         Tausayin rayuwar yarinyar yake tun tasowata take wahala, kwanciya yaje yayi a dakin shi, cikin dare na farka, naji babu kowa, a hankali na mike tare da fita niman dakin shi.    Dakyar na samu, ina zuwa shigewa nayi cikin jikin shi tare da sauke ajiyar zuciya, matse ni yayi nima na kuma shigewa jikin shi sabida ina kyautata zaton  mafarki yake.                .... Da asuba, farkawar da zai yi yaki hucin numfashina a wuyar shi, kallona yayi yadda nake kuma narkewa a jikin shi. "Ya Allah!" Ya furta a hankali, cire kanshi yayi a samar pillow, sannan ya cusa min a cikin jikina.     Kafin ya sauka daga gadon, ya faɗa ban daki, wanka yayi wanda ya kasance al'adar shi ce, sannan ya sauro alola, ya fito.           Sallaya ya dauka ya, tare da shimfid'awa, ya fara da sallar raka'atul fijri, yana idarwa yayi sallah asuba. Ya jima yana addu'a, kafin ya koma saman gadon ya tashe ni,  dakyar na bude idanuna, na zuba mishi, kafin na mike daga ni, sai yar shimi da bom short, dan ina farkawa daga barci da zan zo dakin shi wurgi nayi da kome na fito.         Cire kayan nayi tare da yin wanka, ina fitowa, na sami doguwar riga da hijab, nasha mamaki taya yake ajiye da wannan kayan, sallah nayi, a hankali wani ciwon kai da kasala ya sauko min.      A nan na dungura sai barci.           Na rigada na saba, barci da Zein Asood idan  yana gari duk sai naji ba dad'i, kamar na fasa ihu, juyi nayi tayi ina barci, daga karshe, kamar ance na bude idanuna kawai na ganshi yazo daukar abu, dai dai kaina na finciko shi ya dire kaina, ajiyar zuciya na sauke.         Jin d'igar ruwa a fuskana ya sani fahimtar wanka ya fito.        Kokarin kwace kan shi yake, shaidan ya dafe min, kawai nayi nasaran fisge, towel ɗin shi, tare da hade bakin mu, guri guda.        Hannuna na kai tare da tab'o Mai girma Hakimin, tare da yan fadawar shi guda biyu, nan.        Zillo yayi tare da k'amk'ame ni,(wallahi mace Shaidaniya ce, cikin lokaci ƙalilan ta harbo dan banza🙈🤣 wai kunya nake ji bari na boya a bayan wayata 😜)                               Ture shi nayi ya kwanta har yau hannuna yana kan mai kan tocilar shi, kamar na cinyeta, d'agowa nayi na kalleta, kota Zein bata kaita girma da kyau ba, gata jajjur " kai wannan abu da kyau take," Na gaya mishi, ina niman kai bakina kai, yayi maza ya d'ago ni, tare da girgiza min kai yace. "Don Allah karki yi min haka, kinji, ki bari idan kina so zan aure ki, sai kiyi yadda kike so dashi amma a haka idan muka yi Allah zai yi fushi damu"         Kuka na saka mishi tare da kai bakina, sai da na lasheta, na kuma sakata a bakina ina lashe hole din shi, wani irin ruwa ne ya fito.           Cire rigar nayi tare da wurgi da ita, naga tashin hankali ƙarara akwance bisa fuskar shi, dukda yana jin abinda nake Mishi amma har ga Allah baya so baya kaunar shi, abinda ya bashi mamaki yadda nake sarrafa shi. A cikin ruwan sanyi, ba tare da yayi gardama ba.            D'ago ni yake son yi na buge hannun shi, dan dole ya hakura.                 Tashi nayi na dawo samar shi na gyara gashina tare da goga abin a G dina, wani irin Groaning yake cikin tashin hankali, yarinya karama aka lalata mata rayuwa haka wani mata imanin ne yayi mishi wannan b'arnan.            Shafawa nake slowly, ina kuma rike shi tare da k'amk'ame shi,  sake abun nayi idanuna daf da kwalla, nace. "Please Uncle zo kamin nawa ba dad'i."                             A hankali na sauka akan shi tare da bude mishi legs dina, duk abin duniya ya dame shi, kamar zai sake min kuka, yana budewa yaga yadda gurin yake tass sai wani ruwan dad'i da yake ta sauka, kawai ya sanya tongue din shi ya fara wasa dashi a gurin, kamar wacce ake tsikara min allura haka nake ji mika mishi nayi sosai ina cusa kanshi tare da mikar da kafaffuna.        Sai juyar da kaina nake kamar zan yi hauka, sake tabo clitoris dina yayi ban san lokacin da ba sake wata gigitacen ihu ba, tare da k'amk'ame kan shi, fuskar shi tayi damajeme da ruwan da suke bulbulowa, masu shegen dumi.                D'agowa yayi dan shima a lokacin Hajiya babba ta mike tsaf tana niman hanyar kano to jidda.    Kawai ya bude tare da danna min da mugun karfi, wani irin ihu nasaka mishi tare da kai mishi cizo mai mugun karfi wanda ya sashi dole ya janye daga kaina, kasa magana nayi ina sauke wasu irin kuka  sabida azabar ji min ciwon da yake son yi, kamo ni yayi yaga ina juyar da kaina, jikina duk ya sake.        Budewa yayi yaga bakin gurin yayi wani irin ja, tare da yi kamar zai tsage.                Na kasa kuka, d'ago ni yayi cikin wani irin farin ciki yace.. "Rabona ce! Ke tawa ce, shi yasa Allah ya dawo min dake, domin ni aka yi ki, shekara daya, amma babu wanda ya shiga min." Ban daki ya shigar dani, tare da hada min ruwan zafi, har yana min kallon dole yaje ayi min gwaje-gwaje, sabida bai san maza nawa suka kwanta da ni ba, sai gashi Allah ya kwace ni.      Wanka zance ko lashe-lashe, domin sau biyu yana gwada min ko zai ji na bude amma yaji shiru, ai a yau yaso mu bar garin amma ganin ina wani irin tafiya yasan yashi rufawa kan shi asiri          Tare da hakura da tafiyar mu, zuwa jibi. Wani irin so yake nuna min, Ni bashi bane a gaba na, Zein shine damuwa ta, dan shi daya nake ganin tafiyar mu zata yi daya, sai da muka kara kwana a jikin juna, inda nayo ta mafarkin su Mommy, dakyar Allah ya kwace ni a hannun su.     Ina farkawar na ganni kwance, a kirjin shi yana barci, a hankali na sauka, daga kirjin shi,. Janye jikina nayi cikin wani irin mugun tsoro. Saboda yadda naga fuskar shi ta koma irinta abin tsoro.   Ji nayi kamar ana kiranta tare da korani waje, bude idanun shi yayi dai-dai da saukar na a gadon zan fice daga dakin da gudu. Ya biyo ni gashi dare yayi fa. Sosai.       Da gudu ya kamani tare da, riko hannuna, juyawan da zan yi nayi mummunar gani da fuskar shi, wani irin kara na fasa tare da zuɓewa a jikin shi, dauka na yayi cikin tashin hankali ya mai dani dakin shi, dakyar ya samu na farka amma fir naki bud'e idanuna,          Dukda idanun a rufe na sanya shi a gaba da rikicin, lallai sai ya kaini gurin Hajiya ko kuma ya kai ni wani gurin, kamar yayi min duka dan takaici, har gari ya waye, sai lokacin na samu barci, waya yayi da Sarinah ya gaya mata halin da nake ciki.    Hada min kayan yayi ya kai ni, gidan ta, cikin kulawa ta amshi ni, inda ta nuna mishi d'akin da zan zauna.     Tafiya yayi bai mata magana,  karfe biyu na farka a gajiye, dakyar na sauko daga gadon, ina dingisawa, naga kofa biyu. Daya na bude naga ban dakin, na shiga wanka nayi tare da zama a ruwan zafi ya gasa min gurin wanda naji alamar yayi dan fushi.        Ina gamawa nayi alola sannan na fito, zuwa nayi na gyara jikina dan na samu tafida min wata doguwar skirt da farin shirt ta ajiye min sai hijab.    Bayan na idar da sallah, na fito daga dakin, ina kallon yadda ko ina yake tsare, suna hira da kanin mijinta, na fito. Murmushi tayi cikin jin dadi tace.. "Har kin fito!"    Murmushi nima nayi wanda ya fidda min sirrin kyau na, na zauna tare da gaishe, nan nake tambayarta yaranta. "Sun tafi wajen mai lesson dinsu, zuwa anjima zasu shigo."           Ina lura da kanin mijinta, yana niman mata, sosai. Kodan nayi harkan ce, kawai akwai wani irin hamami da masu dabi'ar niman matan waje suke, musamman irin kazaman karuwai da basu wanka idan sun yi jima'i.                Nuna min table tayi da abinci na wuce, ina ji a jikina yana kallona, haka na zauna naci abincin sosai sannan na dawo falon, mik'ewa tayi tare da ce min. "Yumnah bari naje asibiti na dawo Insha Allah bazan jima ba."     Gyada mata kai nayi sannan na maida hankali na kan tv tare da ce mata a dawo e,         Kamar jira yake ta fita, ya matso kusada ni, ban ce Mishi kome ba , yazo dab kamar zai shige jikina, kallon shi nayi cikin kamewa nace Mishi. "Matsa min idan na nuna aka halina sai ka shiga uku!"         Mik'ewa nayi, cikin jin haushin sa. Ina shiga dakin yana biyo Ni,   Dariya nayi sannan nace Mishi. "Wallahi da baka zo ba, domin sai ka gwammace  baka numfashi."             Tasowa yayi irin ai shi namiji ne, zai min da karfin tsiya,  tsayawa nayi yana zuwa gabana na zuba mishi hannuna a samar kafad'arshi, nace. "Namiji kwantar da hankalinla, ai Ni bana fada da maza, amma bari na nuna maka zalina."                 A hankali nake rungume shi nace. "Sunanka, ko baka magana ne?!". "Ina....ina ....ina...! Yi, ai"         Bafa wani abu na mishi ba, harshe na nasaka a kunnen shi, tare da murza nipples d'inshi kawai ya hau kan hanys,.            Cikin yan dakika, na wurga gayen nan gado, na wuce ban daki nayi wanka dan wallahi ko da kudin shi, G na bana shi bace. "Don Allah! Yumnah" Wani irin kallo nayi mishi, tare da nuna mishi hanya, dakyar ya tashi, har zai fita nace. "Kai naga Zakar dinka!"          Zuge zip yayi tare da nuna min, wata yar karama da ita, tsaki nayi sannan nace. "A rayuwarka! Yan mata nawa kaci?"     Shiru yayi sannan na cigaba da cewa. "Shine dan rashin kunya ka d'ibo wata yar karamar buratn ka, kazo zaka dame ni, wallahi da ace tafi haka da na baka durit na, dan haka ja da yar lagwanin ka, durit na bata yara bace na manya ce, masu zafin nama.    Wanda mace ke taya su ba wanda maza ke kai kansu ba, kar na kuma ganin jakin kaciyar ka anan in ba haka ba, zan baka mamaki, dan wallahi sai na sanya ka kayi. Nadama mara amfani,. Dube ka ka gama tsuma yar karamar ayabarka a gaban kowacce kazama shine bari ka kawo min.," Paid Before read... Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣8️⃣"Duk ranar da ka kuma zuwa min daki sai na maka kaciya banza sha-sha-sha mutumin da bai iya rike sunan shi ba sabida na tab'a nppls dinka taya zan yarda ka tab'a Ni"        Haka nayi mishi tass sannan na nuna mishi hanya, har zai fita nace. "Idan na kuma ganin ka, hmm!" Shiga ban daki nayi alola, ni wannan jan wuyarcin yana damuna, na zama mara hakuri, sam bana daukar renin hankali.              ...... Da dare ina ta zuba ido naga fuskar Uncle, amma fir yaki zuwa, idan na fahimta kunya yake ji.      Wato lokacin da shi yake lallube ni bai ji kunya ba, sai ni da na lallubi shi, zai sani ai.         Kwanciya nayi abuna, har kusan sha biyu da gaske bai zo ba.              --- "Rahbeel! Wallahi yarinyar ta wuce tunanina, an illata rayuwarta, ga baki daya sai naji bani da wani power na kare. Kaina sai yadda tayi dani."      Cikin tashin hankali yace.. "Wallahi ban san yadda zan maka baya ni, amma bari na baka karamin misali! Kai ne ka sayo waya ta hannu, sai aka yi rashin dace kowa yasan ta hannu ce, kana fara  amfani da wayar sai kaga sabuwa ce dal babu abinda ya sami charger Point ɗinta.          Haka nake nufi, kaga kenan babu abinda ya sami ta, sai da nayi kokarin ganin cewa, tunda ta zab'i haka bari na mata yadda take so, ashe sunan a baki ce, amma a zahirance  tsohuwar gafiya ce da sabuwar jela."            Murmushi yayi tare da shafa kanshi, yana fadin cewa. "Eh toh! Like that,  Ni din ne amma jiya naji ta ambaci sunan wani wanda suke tare dashi, which mean, tana son shi sosai. Sabida yadda nake mata sunan shi kawai take iya ambata, kuma gaskiya bazan boye maka ba, im jealous"        "No..no. Kawai Ina ga ba sai tayi istibara'i. Sabida babu dogon mu'amalar da tayi."     Shiru yayi tare da dafe goshinsa, yana taping goshin a hankali, "Gaskiya nagode, kuma nasan Hajiya bazata ma yarda ba dole sai tayi, amma don Allah karka bari Jasmisha tasan batun dan kamar Linah ta sani ce, Sarinah da kai kawai kuka san batun.        Ni tsoron Allah na kar Mamie ta hanani, kuma kasan kuma Hajiya bazata dauki wannan renin ba."     "Yawwa abinda nake son ta fahimta kenan, Mamie ta zafaffa da yawa, abinda ya dace shine ta bini da addu'a. Amma kullum idan  muka yi waya da ita.       Kar na kuskura na bi abinda hajiya take so, karka manta ni fa, renon Hajiya ce, babu yadda za ayi ace nayi nesa da ita.       Mamie Ina binta me sabida hakkinta na uwar da ta haifeni. Amma bata fahimci haka ba, da zaran nayi abu zata shiga zagina tare da gaya min magana da ai Linah tayi kokari bata cancanci kishiya ba, tunda ita Papa bai mata ba, nima bani da ikon nayi mata"       Sosai yake gayawa,Kanin shi halin da yake ciki, shi kuma ya shiga rarrashin sa da kalamai masu dad'i, har suka gama wayar.              Ajiyar zuciya ya sauke, yana shafa beard d'inshi, da suka yi luff. Daren jiya take kuma hangowa yadda baby take Kara birkita mishi lissafi, gyada kai yayi cikin nutsuwa yace. "Baby oh, bariki bata sanya ki nutsuwa ba, sai baudar dake da tayi, Halwani bisa kanki. Sai kin gudu da kafarki"           (🙄🤔 Anya ba sai dai ku gudu da kafarku dan Yarka itama ba tayar baya bace)            -- Thailand....    Duk inda ake tsammanin za same Sheena da Yumnah babu so, ihu Jacob ya kwala tare da faduwa da gefen kirjin shi, dan yana ji yana gani, yayi asarar kudin shi da suka zuba a caca kuma bai baby ce zata buga wasar.       Nan hanaklin su Paul ya tashi anan suka garzaya dashi asibiti su kuma suka shiga niman mafita..        Sakon ne ya shigo wayar Paul, yana duba inda suke ta internet, kawai ya bude hotunan su Yumnah da Sheena. A kasar korea, sai sakon ban hakuri da Sheena ta tura musu, ganin yadda sojaji suke zagaye da ko ina na gidan yasa hankalin su ya tashi dan sun san suna kuskura toh zasu iya fadawa matsala. Gwara su hakura."             --- Zaune yake a dinning table, Yana cin abincin da ya girka da kanshi, kallon shi tayi a wulakance, sannan ta kalli yar da take ta wasa akan kujeran yara, yana bata nata.          "Halwani! Ban fahimci fitarka bane, kwana biyu kuma ka dawo kayi kwanciyar ka."                 "Duk abinda yazo miki haka ne?!"         Shiru tayi, tana kallon shi, cikin b'acin rai ta shiga kitchen ba tare da wata tunani ba, ta dauko ruwan zafin da ya bari kawai tana zuwa ta watsa mishi a bayan shi, kallonta yayi a firgice, amma tsananin zafin rai da kawaici bai ce mata kome ba.       Tashi yayi ya kade jikin shi, sannan ya dauki yar shi, jin ruwan zafin yake har cikin ruhin shi amma tsabar hakuri ya ki yayi wani abu, gidan Sarinah ya wuce, muna zaune ya shigo kamar a gajiye.          Dan tafiya yake kamar zai fadi, da sauri na amshi Babyn mai kyau kamar shi, ina ajiyeta a kujera, yana zuɓewa a jikina, faduwa muka yi dukkan mu na fasa ihu, domin naga yadda Fatar wuyar shi ta ja ruwa lokaci guda, motar asibiti Sarinah ta kira.           Abinda na fahimta shine ya kone, kafin motar asibitin ta iso, nayi maza na shiga kitchen na dibo ruwan sanyi na sheka mishi a bayan shi, tare da yaga rigar, bayan ya fashe sosai, dan sai da ya tashi da fatar shi.      Kuma dama a cikin karatun da aka koya min a bariki, dole akwai taimakon gaggawa idan halin haka ya samu, dan haka na kuma dibo wani ruwan sanyi na kwara mishi, ajiyar zuciya na sake, Sarinah kasa motsi tayi tana kallon fuskar mu.      D'ago nayi kirjina tare da rike fuskar, nace. "Buɗe idonka, ina tare da kai, not can happen,. Insha Allah zaka warke." Sake mayar da idanun shi yayi zai rufe. Nayi maza na tare shi ta hanyar sumbatar bakin shi, dan dole ya buɗe idanun shi.                Numfashi na, da nashi suke haduwa guri guda, dan dole na cigaba da bashi gudummawar da ta dace, har suka iso. Daukar shi akayi ya rike hannuna.         Har cikin motar, muka tafi.    Bakin ciki yasa Sarinah ta  k'i bin bayan, gidan shi ta nufa, tana shiga taji Linah na fadin. "Mamawo! Ba sai yana raye zai yi tunanin auren wata ba, ai na watsa mishi ruwan zafi, nan gama ita kanta Manhood din zan kwashe mu rayu haka!" "Insha Allah! Bazaki tab'a samun nasara akan shi ba, au Dama akan aure kike son kashe shi?      Hahhhh! Tabdijam, Insha Allah aure Yayana yayi shi, Koda kuwa shine abinda zan yi shi na karshe a duniya sai yayi auren nan da izinin Ubangiji.         Muguwa azzaluma, zaki ga karshen ki, ba dai cutar da miji ba, dan Kinga baya magana ki sanya shi a gaba, karshen ki bazai yi kyau ba.   Taya ma zaki samu kanshi bayan ha'intar shi kike, zaki ga karshen ki bazai miki kyau ba, kuma Congratulations, Insha Allah Amarya soon."    Tana gama gaya mata magana, ta fita tare da barin gidan, ita kuma ta kira Mamie tana kukan tare da gaya mata magana masu zafi sharri dai kala kala, ita zata rabu da Halwani, tun abin har da mata mugun fata.    Ita zata Court a rab'a auren kawai, dan tun Haihuwar Baby Yumnah, aka tsaneta ba aji reasons dinta naki shayar da Baby ba kowa ya tsaneta kawai zata a raba, auren in ma dan dukiyar da iyayenta suke bata.    Ita ta yafe, zata rabu da Halwani kawai ta gaji da irin k'iyayyar da Hajiya take sanyawa Halwani da kanen shi suna mata, tunda itama uwar shi bata iya dashi ba ita da take karere, bazata iya zama da shi ba dan haka kawai gwara su rabu.        So-so shirmen banza da na wofi tayi ta gayawa mamie, tana kuka mai sanyi da tsuma rai, ai gashi nan Sarinah da Hajiya sun ci alwashin sai sun aura mishi mata, me yasa ita gidan aurenta bazai zama Home of peace ba, sai home of destiny,        Sosai tayi ta zuga Mamie da magana masu ban haushi, dan sai da tasan yadda tayi ta tunzura zuciyarta, yadda idanun ta idan ya rufe, she can't control her self sannan ta kashe wayar tana dariya.         Toh ita kuma dake tinkiya ce, kawai ta kira, Sarinah tayi mata zagin kata'i da jafa'i har da shan rantsuwa, matukar bazata nemi yafiyar Linah ba, toh zata iya cireta a cikin yaranta.      Al'amarin ya zafaffa, dan zama Sarinah tayi a mota ta sake kuka me mugun ciwo, domin idanun Mahaifiyar su ya rufe da son abin duniya, taya ma zata bata hakuri, kawai sai ta kira Hajiya ta gaya mata abinda ya faru, nan Hajiya tace mata. Karya damu, Taslima zata zo sai su taho da Halwanin..              --- Gombe.    Da daddar wakar barmani chorge ke tashi a motar Mommy, _Katsina naga muntari, Kano naga muntari Lagos naga muntari. Amma babu mai uba Sa'i! Ari wai-waiya baya Ari! Ladi mai kidan kwarya sa kida musha dad'i aro ladi mai kidan kwarya na ci arzikin mata hari._ Wayar tane yayi kara garin dubawa, kuwa ta faɗa wata ƙatuwar lambatu, ai kuwa jama'a suka kawo mata dauki, dakyar mutane suka cirota daga ramin,                Aka wuce da ita, Asibiti sabida ta suma.         --- Ina zaune, har aka fito dashi, yana kife, tausayin shi ne ya cika min zuciya, jin dumin ruwansa tare da sumbatar shi mai sanyi ya sani jin wani irin yanayi mai wuyar Fad'uwa, muradin kawai naji shi a tare dani.     Sanyin halin shi tare da sanyin alamarin shi ya kuma kara rura wutar kwadayin shi da nake ki, kawai hoton Baby J d'inshi ya sani hadiye wata irin yawu.      Wallahi kamar naje na cinyata, zalla. Gata da kyau. Murmushi ne ya kwace min,        Kawai nasan dai ban gama sanin namijin ba, amma ina son irin Baby J din Uncle, ni daya sai murmusawa nake yadda zan jita a cikin G dina, Yummy na had'iye yawun kwaɗayi,            Haka dai nake ta Kawata yadda baby j din abokin Abbanah. Sabida wallahi na gama matsuwa nacita.         ...... Shigowar Auntyna Sarinah da tayi zama tayi a kusa dani, kasa danne damuwarta tayi ta shiga gaya min tana kuka, sanan na kalli yadda take kuka nace. "Kiyi hakuri! Allah bazai barta ba, Insha Allah."     Haka muka zauna a jikin shi har ya farka, abinci ta koma gida ta kawo mana, nice na bashi, tare da tambayar shi akwai abinda yake bukata.              Girgiza min kai yayi, dan har yanzun bai dawo daga farmakin da na kai mishi ba, dakyar ya shiga ban daki yayi alola sannan ya fito.     Na shimfida mishi abin sallah, ya gabatar, zama nayi  na fara bashi abinci yana ci, hade da madara, yana sha ina kallon dan bakin shi mai me zagaye da gashin baki, sai yar quart million.        Madarar ce ta shafi samar bakin shi, na dan mike kad'an tare da saka harshena na lasheta.      Ina kallon yadda yake kallona. D'aga mishi gira nayi tare da cewa. "Ba wani abu bane. Allah ya gani bazan iya controlling kaina ba, idan naga Male, kayi tunani yadda zan kasance idan na sami biyar bukata na, Uncle tab'a nan dina wallahi ciwo yak...."         "Kan babban bura uban Bala'i, Keeee!" Ta daka min tsawa, lekowa nayi cikin dakiyar nace. "Oh! Ashe kin zo? Toh Barka da zuwa. Kin zo ganin ko ya mutu ne? Gashi nan akwance, ba wani abu bane kawai ina gaya mishi gaskiya yadda nake ne. Tunda kin san dai ai shi din namiji ne? Kuma mijin mace hudu harda  kai harda concubine wato Kwarkwarah.     Dan haka kiyi aiki da hankali yafi aiki da agogo. Kamar zata buge ni, haka tayo kaina, a hankali na janyo almakashin da aka mishi gyara d'azun nayi kanta dashi.        Cike da mamaki tayi baya, muna kallon Juna, nuna mata kaina nayi. "Duba da kyau! Ba Yumnah wacce take shirin nan bace! Wannan Yumnah Omar ce! Wancan ta jima da mutuwa.    Kina kuskura kika tawo min, zan yaga miki fuska."       A tsorace tayi baya, na kuma takawa gabanta, rike hannuna yayi cikin sanyin murya yace. "Idan an hanani sukuni! Ina zaton ke zaki bani, me yasa zaki fara da haka."   Dawo dani yayi gabanshi, ina dawowa na rungume kanshi, cikin damuwa nace. "Ba iya yau ba, har karshen rayuwata ina tare da kai."          Kifa kanshi yayi a kan cikina, wayyo Allah na, wani dadi naji, na kuma kwakume shi ina kallon matar shi, dan ina cike da ita, kallon yanzun ba da bane na mata.   Da sauri ta fita daga dakin. Ya kuma rufe ni da fada, wai ai ita ba sa'ata bace, Aunty na ce, tunda ta haifa mishi Baby Yumnah, kuma kanwata ce. Wani hararar da na maka mishi tare da ture shi a jikina, nace. "Ko a birnin tubabbun ba za a fara haka ba, balle birnin mutanen da Addini da ilimi ya ratsa su, babu batun Little Yumnah kanwata ce babu wannan batun.    Bayan tun kafin a haifeta kake molest Dina, yau kace min kanwata, sai dai Yar Partner dina Yawwa.            Sake baki yayi, yana kallona. "Yaushe kika fahimci haka?!" "Tun ranar da na bar gaban Hajiya! Na kuma kaucewa harin da ka kawo min, na fahimci nice nake maka kallon Uban kai kallon mace kake min! Ka fahimta."              Shiru yayi, yana me janye hannuna daga samar cinyar shi, dan ya fahimci halina daga jiya zuwa yau, ina da matukar jaraba.        "Toh me yasa kike son na kuma Molest dinki." Ya tambaye ni, dai dai na dauki wata mayafi da wata hula zan saka na fita, dan wallahi ina son shan ruwa.      Kallon shi nayi, sannan nace. "Ka kira matar ka, tasowa yayi ta zauna. Ni zan je Club ne! Na sha ruwa"        "Don Allah ki daina shan ruwa nan babu kyau! Me yasa kike son Allah yayi fushi dake, kinji yadda nake ji kuwa, wallahi zuciyata kamar zata buga, don Allah ki taya ni wannan yakin mana." Shiru nayi ina kallon shi, can na dawo gabanshi, na ja kujeran na zauna, tare da kifa kaina a bisa cinyar shi, ina jin ba dadi a raina. Shigowar Yan sanda ya samu d'ago kai, da gaske sune babu wata Magana suka fice dani, duk yadda yaso ya hana amma haka suka fita dani. Kamar zai yi ihu, can sai ga Matar shi tana dariya tace. "Bari mu ga yadda zaka kayi idan aka kawo maka ita maza shida sun kwanta da ita ya zaka ji?" Bayan shi ta koma tai ta fisge bandage din ciwon shi, dakyar ya ture ta, ya fita, tana bin bayan shi ta fara ihu, mijinta ya haukace. Shi kuma damuwa shi ya nime wani wanda zai bi mishi bayan mu, dakyar ya tsaya yana haki ya gayawa Likitan waya yake so. Likitan yana bashi yakira gurin aikin su na nan, Tokyo aka shiga bin Address din da ya bada na track device din. Bayan likitan ya tafi ne, yana juyawa yaji an duke keyar shi da abu, kasancewar gurin babu camaran CCTV. Janshi suka yi, har dakin shi suka shiga daura mishi wasu magani, kafin wani lokaci ya birkice, ya fita hayacin shi. Sunyi tambayar duniyar nan yaki ce musu kome, kuma matsala akan Yumnah ce, sun yi maganar sunyi dukar tare da Kafaya, amma yaki magana, asalima kamar hadin baki babu wani likitan da ya kuma zuwa ta wurin. Azabtar dashi da take akan ciwon shi yayi yawa, dan haka yayi shiru bai mata magana ba, har suka gama suka fita. --- Tafiya mai nisa suka yi dani kafin suka yanka wani daji mai yawan bishiyoyin, suna zuwa gurin suka shiga cire kayan su, tare da cire min nawa da karfin tsiya, Sosai suke kokarin keta min alfarma, ina ture su tare da kai musu cizo, burinsu kawai su ai watar da abinda Linah ta sanya su min. Sai ga karar motar yan sanda, sun yanko dajin, ai jin haka suka fita da gudu babu kaya a jikinsu, nima kayana, na dauka na suturta jikina, ina kuka. Haka yan sandan suka tafi dani gurin shi, a can asibitin. Ina shiga da gudu nayi kanshi, ina me rungume shi, kuka nake sosai shima Kwalla ce ke bin idanun shi. A hankali na goge mishi tare da cewa. "Karka yi kuka, idan nayi waye zai rarrasheni." Rike hannuna yayi, cikin jin jiki. Ya gyada min kai, Yan sanda na fita, naje na rufe kofar, na dawo na kwanta a kusa dashi, sabida ya matsamin. Yana kife sai pillow da suka sanya mishi a kirjin shi, hannun shi daya yasanya min ya janyo ni jikin shi. A hankali nake jan zuciya har barci yayi gaba dani, shima haka. ..... Washi gari a tare muka tashi sakamakon buga kofar da mahaukaciya take, a hankali na sauka tare da gyara rigana da ya yage na bude kofar, d'aga hannu tayi tare da zata kifa min mari, aka rike hannun ta baya, Sarinah ce. "Akan karuwa zaki hanani ilatata?!" "Eh ai gwara ita wasu gasu nan da mazajen basu iya tattalin su ba, Kinga ai ba laifi bane dan na bawa karuwa damar ta gwada basirarta ai zama da namiji iyawa ce, idan ka iya ka huta idan baka iya ba kana ji kana gani zaka rasa shi har abada," Nan ta nime d'aga murya, Sarinah ta ture ta, tare da gaya mata magana masu zafi, sannan ta shigo. Nan nake bata labarin abinda ya faru bayan fitarta, tare da nuna mata yaga min rigar da suka yi,...... Paid before read... a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 3️⃣9️⃣ Yana ji na, ina bawa Aunty Sarinah labari bai ce kome ba, sai sunkuyar da kan shi da yayi cikin damuwa.               "Ni kam ka sawwake mata mana? Dole ne auren. Sannan taya za ayi haka ya faru, mata tana niman ranka amma still kana zaune da ita, matar nan kashe ka zata yi ni dai ka rabu da ita wallahi na gaji da wannan haukar nata."       Shiru yayi, cikin yanayin shi, na rashin son magana idan bashi yaso yin ta ba, d'ago kai yayi idanun shi cike da kwalla yace...      "Da zan iya saketa da nayi haka tuntuni, Mamie itace ta sayar da kimarta a gurin Linah, Mamie ta maida kanta mabaraciya a gurin Linah.            Wanda har ta kai Linah na gaya min magana akan Mamie ya kuke son nayi Mamie itace ta tun farko ta lalata min gidana,     Ita tayi ta kawar min da duk wata dokar da nasaka a gidana, ita ta janyo min damuwa tasanya Linah ta rena ni.           Duk abinda zan yi akan Linah bani da iko, wannan k'in shayar da yarinyar Mamie na sane asalima sai cewa tayi, bata ga laifin Linah ba ai tayi kokari, tunda. Ta haifi yar aka sanya mata sunan Yumnah toh wallahi ko itace iya abinda zai yi kenan shi yasa taki zuwa sunan ma." Cikin damuwa da ciwon rai yake fada mana abinda Mamie tayi Mishi, shi yasa linah ma take mishi, wannan abun yayi min ciwo, ashe haka iyaye suke nuna son duniya sama da mu y'ay'an su. Wannan wacce irin rayuwa ce, son kai ido da ido. Kallon shi nayi sannan nacewa Sarinah. "Ni kam ina son zuwa gida na sauya kayana?!" Amsar wayarta yayi sannan ya kira wata layi, magana su kayi kafin ya dube ni yace. " A 'a zo daukar ki yanzun. Sai ki gaya mishi lokacin da zaki dawo dan ya jiraki ko kuma ya tafi ya dawo." " Ina sai nayi barci dan har yanzun ban gaji ba, kuma ina son nayi sallah." Shigowar wani mutum ya mikawa Uncle hannu, sannan yayi mishi ya jikin shi, amsawa Uncle yayi sannan muka fito. Shiga motar nayi, har gida ya kawo ni, kamar na tsaya nace ya saya min ruwa, amma tunawa da Uncle ya sani fasawa. Tunda na shiga gidan wanka nayi tare da gyara jikina, Baby Yumnah, kam naji suna cewa an kai ta, wani gidan reno. Sallah nayi sannan na kwanta. Akan abinci sai na tashi, kawai na shiga barci. Karfe biyu da rabi, naji an zuba min duka, a firgice na bude idanuna. Linah da Mamie, tab'e baki nayi tare da mik'ewa na zauna ina sosa inda Linah ta zuba min duka. "Ki ci Ubanta sosai, ƙaruwar banza" inji Mamie tana huci, Kallon Linah nayi cikin wani irin yanayi, wanda ita kanta sai da taja baya, mai da hannuna baya nayi, cikin jin dadi nace. "Toh zoki dake Ni!" Kamar da gaske tayo kaina, kofin mug din da nasha tea jiya da safe shi na dauka tare da rikewa da kyau, tana kusanto ni burina na buga mata a fuskarta. Kamar ta fahimci haka, kawai ta fasa tace. "Mamie yarinyar nan bazata bari na tab'ata ba, Kinga abinda yake hannunta." A fusace tayo kaina, zata dake ni na dira a gadon, ina kallonta, dan daga ni sai rigar barci, zagayowa nayi na bude kayana na dauki After dress, na daura akai, ina kallon su a hankali. Sannan na dawo inda suke suna cika suna batsewa nace musu. "Ba zaku tab'a lafiyata ba! Sabida Yumnah da kuka sani, ba ita bace yanzun, dan haka Mamie ke Uwa ce, kamata yayi ki san abinda yake damun Ahmad bawai ki zauna kina gurbata mishi rayuwar shi ba. Mamie wacce iri duniya kike bukata? kisan me tayi mishi? Ta fashashen ruwan zafi ta watsa mishi, amma kike son ganin farin cikin ta,. Meye ma'anar haka? Kin manta da abinda kika haifa kin yarda da." "Toh karuwa! Sai ki dauki bulala, ina ga shi zan fahimci me shi, dan zai shiga jikina. Wallahi idan baki bar min D'ana ba zan sanya a kashe ki!" Inji Mamie, Zuba mata ido nayi sannan na koma na bude jakata na ciro yar bindigar da Zein ya bani dab kare kaina, na fito dashi, kan Uban can. Wallahi matan nan matsorata ne, dan sai jin karar fita daga dakin naji, dariya suka bani na shiga ban daki nayi alola, nazo nayi sallah. Ina idarwa na saka riga da wando, dama rigar ta wuce cinya. Sai dan kwalin dana yane kaina. Sannan na fito falon, karar waya naji, ina dubawa naga wayar Uncle, a hankali na sunkuya na dauko mishi sannan na mike sai ga Haidar. Tsuke fuska nayi zan fita. "Lady!" Ban ko kalli inda yake ba, nayi ficewa ta, daga gidan. Koda na isa asibitin. Aunty Taslima na fara karo da ita tuni na wurga da kome na rungume ta. Itama cikin kewata ta rungume ni, kuka na saka mata. Sosai. Rike hannuna tayi muka fita can waje, muka zauna ina kuka sosai. Rungume ni tayi tana rarrashina. A hankali nake bata labarin halin da na shiga, tare da irin rayuwar da na shiga. Kafin na karshe mata magana da halin da nake ciki, na masifar kaunar namiji ya kasance ni. Itama kuka tayi sosai, sannan tace min. "Duk tsannani yana tare da sauki, Insha Allah zaki rabu da wannan matsalar. Kawai kiyi hakuri tare da azumi, tunda naga Halwani yana sonki." D'ago kaina nayi cikin sanyin jiki nace mata. "Ina ganin baku fahimci wani abu bane, tsakanina da Uncle Halwani ba wai soyayya bace. Abu daya yake nima a tare dani, da zan barshi ya samu zai rabu dani, a halin da muke ciki yanzun bana jin don shi ko na miskala zarra. Kiyi hakuri! Ina bukatar shi a cikin yanayin da nake ciki ne, amma soyayya ta na Zein Asood ce, kuma daga jiya zuwa yau naga bani da muhalli a cikin rayuwar shi. Aunty Taslima, mutane dayawa zagaye suke dashi kuma kowa na son ya farmaki duk wanda ya kawo mishi dauki a cikin rayuwarshi, Aunty Mamie! Linah! Uwa Uba mahaifiyar da ta haife ni, tana ji kamar ta cinye shi danye. Duk da dama, ina yin shi kuma zan cika alkawarin da nayi mishi na tsayawa dashi har karshen rayuwata, bawai na zama a karkashin Inuwar shi bane. Na fada mishi haka ne a matsayin shi na Abokin Abbanah, don Allah ki ajiye maganar soyayyar da ake tunanin ina mishi." Jikinta ne yayi mugun mutuwa, kamar zata fasa kuka, take kallona, tace. "Kina nufin bazaki auri Halwani ba?!". Girgiza mata kai nayi sannan na ciji lip dina na kasa, kafin na zuba mata ido cikin tausayin a inda zan fada sannan na sunkuyar da kaina kasa, "Like that!" Zuba min ido tayi cikin damuwa itama. "Amma baki san irin wahalar da yasha bane! Da zaki juya mishi baya." "Ba haka bane! Mahaifiyarsa da matar shi bazan iya zama cikin su ba, sabida ina tsoron abinda zai je ya dawo, sannan kuma taya zan zauna na dinga biye musu muna abin kunya." "Kenan kin girma kin yi hankali bazaki auri Halwani ba!" Inji Sarinah, juyawa nayi na kalleta sannan na matsa mata ta zauna, suka sani a tsakiyar su. "Auntys dina ku fahimta mana, Mamie da Surukarta basu da sauki sai ta Allah, sannan kuma, taya zan iya zama naga b'acin rai haka. Wallahi yadda suka fini shekarun nan sun fini sanin kan duniya zasu iya cutar dani fiye da tunanin ku, kawai zan bar musu Halwani su Ni na Kama Zein." Tsakanin su da Allah suka takura min, akan Halwani, tare da nuna min dacewar auren shi tare da bani tabbacin zan zauna lafiya. Sosai suka nuna min na yarda da zab'in su babu sharri sai Alkhairi, babu yadda na iya na amsa musu da toh amma suyi hakuri, naga kamun ludayin su. Tsakanin Mamie da Linah ban san waye yafi tsanata ba, amma ina hango k'iyayyar da suke min, kwanan Aunty Taslima shida suka tattara mu har da Uncle muka koma saudiya. Ina shiga Riyadh naji wata nutsuwa bata shigo min, har muka isa gidan, da gudu na fito. Zan shiga cikin gidan, Aikuwa na yi tuntube da wani abu, kawai sai ji nayi an fincikoni. Tare da hadani da kirjinshi. Juyawa nayi cikin mamaki, nace. "Wannan shine karo na uku! Kana taimakona, nagode." A hankali na janye jikina, tare da kallon wata karfe da Allah ya takaita da sai buzuna. Ina shiga falon Hajiya na zube a saman gwiwarta, ina sake murmushi mai haɗe da kuka. Shafa kaina take, tana tofa min Addu'a, tare da cewa. "Alhamdulillah! Allah nagode maka, Yau gani ga Yumnah." Nan muka shiga hirar yaushe gamo, Khuwailah ta shigo da mugun gudun muka rungume juna, muna dariya tace. "Big gal! Kinganki kuwa kin wani shahara." Dariya nayi, sannan nima na bita da Tsokana nace. "Ai kin girma kema dube ki fa!" Tab'e baki Hajiya tayi tana kallon mu, har su Uncle Suka shigo. Zama yayi a hankali yana kallon Hajiya, a sanyayye ya gaisheta tare da sunkuyar da kanshi. "Naga bayan?!" A hankali ya cire rigar ledar ya nuna mata, lumshe idanun tayi sannan ta kira Aunty Taslima ta kawo mata. Madara da zuma. Ta bashi yasha mai sanyi sannan, ta kuma bashi zuma tasha ta shafa mishi hararrab'i. "Babu wankewa da za a cigaba da yi, kullum zaka zo kasha maganinka da madara, sannan kuma zaka daina cin abinci mai zafi sabida akwai zafin a cikin jininka da cikinka." Daga wannan lokacin, ta shiga kula da lafiyar shi, Mamie da Linah basu da aiki sai na kulla sharri ta yadda zasu firgita ni da Hajiya, hmm. Kallon su nake domin bani da lokacin da zan b'ata akan su, dan haka na mai da hankali na, gurin nutsuwa. Number Zein da yake ajiye a wata takarda na dauka na kira shi, sai da ya gama ringing din shi. Kafin Ya dauka, a hankali nace mishi. "Gani a Riyadh," Ƙamar ya ciro ni, ta wayar ya gaya min gashi nan yana riyadh din shima. Murna harda ihu nayi, domin Allah ya kawo min wanda zai rage min nauyin da yake damuna. Gaya min yayi zai zo anjima. Dan haka nayi wanka na gyara gashina da jikina, dan dole yau na sauke kwadayina tunda Halwani kam ba samun shi zanyi ba, dan duk lokacin da yazo amsar magani b'ata rai yake. Ina zaune a dakin hajiya, kira ya shigo min, ina dubawa naga Zein. Tsaf na shirya tare da yiwa Hajiya sallama zan fita. ...... Tunda muka fito, yake zagaya dani gari. Sai da muka yi yawo sannan ya dire ni a wani hotel wanda yake kusada unguwar mu. Tun daga bakin kofar, yake bani wani French kiss, a zauce tare da shafe ko ina na jikina, kamar zai cinye ni. Dakyar muka shige dakin, koda yaushe dai tsoron shiga fadar karshe ya sani ture shi, ina jin zafin shi sosai. Tashi nayi na shiga sakawa ina gamawa ya riko hannuna. "Don Allah ki gane mana, ni daga yau ma bazan kuma kusantar ki ba, sai na aure ki. Dan haka ki daina jin ba dadi akaina." "Ka gama?!" Nace mishi Ban daki na shiga na wanke gaba na, sannan na fito, sannan na dauki yar purse Dina na barshi kwance. .... A hankali nake kallon Uncle Yana sintiri kamar mai niman wani abu, Tunda na shiga cikin gidan, yake bina da wani irin kallo, takowa yayi gabana, kamshin turaren Zein ya dake shi. Kumshe idanun shi yayi cikin wani irin kishi mai mugun zafi yace. "Wani Shegen ne ya kwanta dake?!" Yadda idanun shi suka yi ja, ya sani jin wani mugun tsoron shi, ja da baya nayi cikin jin tsoro da rashin gaskiya na fara in..in da in. da. Janyo hannuna yayi ya wuce dani, BQ na gidan. Ya wurgani cikin jin haushi yace. "Yaushe zaki ajiye wannan kazamar rayuwar taki, wannan wacce irin rayuwa kika jefa kanki? Baki dauki Zina abakin kome ba, kawai a biya miki bukatar ki kawai. Kinsan duka nawa shekarunki da kika san dadin a biya miki bukatar ki? Shekarar ki goma sha biyar a duniya. Amma ko Uwar mata da ta shekara talatin da namiji bata wannan Iskancin sai ke, meye dadin zina? Meye kika dauki kanki? Kowa Ni kare da doki yazo ya haura ruwan cikin ki ya sauka, ko tausayina baki ji, keda kawai ayi sex dake " Yadda yake shiga ba nan yake fita ba, da naga ya ishe ni da ihu, tare da daura min laifin da nima babu yadda na iya da kaina, kawai nace mishi. "Kana ihu sabida ina bin maza? Da haka nake? Kasan dan waye aka mai dani haka? Sabida kai? Sabida kaine kawai aka dauke ni daga Nigeria aka kaini kasar Thailand dan a b'ata min suna da rayuwata! Akan me bazan bi maza ba, sabida kai yau nake kazamar rayuwar, wallahi na tsane ka fiye da yadda na tsani kaina, sabida kai aka sabunta min rayuwa, inda aka mai dani mazinaciyar dole. Kasan me yasa nake biye maka, sabida kai Ubana ne. Kuma kai ne ka tsaya min, shi yasa nace maka zan tsaya maka har karshen rayuwata, bawai dan na zauna a matsayin matar ka ba. Ni Asood nake so, bawai kai ba, sabida bani da matsala da dangin shi,.kai kuma tun ban san ciwon kaina ba, ake min barazanar za a kashe ni. Don Allah ka barni na auri wanda nake so, kai kuma Allah ya baka wacce ta fini!" Ina gama faɗar haka na bar mishi falon, xan fita yace. " Baki ji ba!" Tsayawa nayi cak, ya juyo har inda nake, ya rungume ni ta baya, tare da daura kanshi a kafad'ana yana shinshinar wuyana a hankali yace. "Bazan iya ba! Sai dai wannan karon bazan tab'a barin ki subuce min ba, zanyi iya kokarina na mallake ki. . Yumnah, bazan tab'a barwa wani namijin ke ba, koda kuwa haka zai sani na rasa kome nawa, har da farin cikina." . Juyar dani yayi tare da manna min wata irin kiss Mai sanyi, da shiga cikin jiki. . Wani irin kasala ce ta sauko min cikin lokaci ƙalilan naji ina mishi reply da abinda yake bani. Amsar sakon sumbatar shi nake kamar zan cinye bakin shi, dakyar ya janye bakin shi a nawa, sabon kwadayin shi ne ya kuma tawowa da mugun karfi na bude tsumammun idanuna, ina kallon shi, a hankali na sunkuyar da idanuna suka sauka akan wandon shi. D'agowa nayi zan fita ya riko hannuna, tare da janyo ni jikin shi yace. "You like it?!" Gyad'a mishi kai nayi, a hankali ya zuge zip din ya mai da bakin shi kunne na yace. "Touch him" A hankali na kai hannuna jin tafin hannuna ya kuma mik'ewa sosai, a hankali na janye jikina da hannuna cikin sanyin murya nace.. "Am sorry! But bana son naka, Ni dai ka bar ni na auri Zein. Zanyi farin ciki, sannan bazan yi kuka da regret ba, don Allah." "Yumnah! Bazaki iya samun wannan Alfarmar ba, dan Ni na dace dake!" "Toh kuwa wallahi zan gudu na koma gurin sh..." Fisgo ni yayi cikin damuwa tare da jin haushi, da muryan shi da bata yi kama da fada yake min ba yace. "Har ke wacece da zaki gaya min Abinda zan iya yi da wanda Bazan iya yi ba. Tun daga ranar da aka haife nake dauke da sonki, tun baki san ciwon kanki ba nake barinki kina wasa da gabana, sabida kece sirrina. Bari na tuna miki kina da shekaru biyar nazo gidan ku a sallah, na shiga falon bakin babanki, kina shigowa kika haye jikina, abinda kika fara min shine sumbatar bakina kina, tare da makale ni, tare da cewa. "Uncle halwani Idan n girma zaka na min haka nima, kamar yadda Abba yakewa Mommy." A lokacin na zata iya kiss din Mika iya ban san da cewa kin san wani abu bayan nan ba, sai da kika kai hannunki cikin wandona. Yumnah, tun daga ranar na daina kallonki a matsayin yarinya karama, kallon babbar mace nake miki, na gayawa Mahaifinki ya zata karya ne, sai muka hada dabara tare da shi, kika fada ya ganki, zai dake ki na nuna mishi ba haka ba. Ya barki yayi miki fada. A sanina ya gayawa Mahaifiyarki shi yasa ta tsani mu'amala ta dake, dan gani take zan lalata mata ke. A lokacin da ciwo ya cikar karfin Omar, da kanshi ya kira ni, yace ya bani aurenki ya bani aurenki, ya kuma bani aurenki. Na duba cikin dakin shi, kasar gadon shi, akwai wani gurin da yayi rami ya rufe, ya rubuta miki wasika idan kin girma kin mallaki hankalin kanki kike ki dauka." Wani irin dariyar renin hankali nayi mishi tare da fashewa da dariya ina nuna shi nace. "Lallai ma! Nice nake niman lalataka tun tasowata, gaskiya ka iya bada labari mai ma'ana. Toh in ma Dan kaji an still virginity Yasaka make son fara wasa da hankalina ka daina, dan baka da muhalli a jikina, Allah na tuba daga yau na daina damuwa da abinda nake ji, zan kame kaina nayi aurena, amma batun an baka ni bazai yi tasiri ba, sabida kuwa baka cikin raina Yawwa." "Wai ke meye nayi miki da zafi haka?" Ya fada da karfi kamar zai zabga min mari. Cikin tsiwa nace. "Sabida kai nake a lalace a idanun duniya!" "Toh kuwa wannan ba amsa bace sabida kowa da kaddarar shi." Ya fada min. "Ai amsar kake nima? Lallai kuwa, toh ai a bayyane yake, Mommy na! Linah matar ka! Mamie mahaifiyarka! A shirye suke tsaf su bada rayuwar su domin ka! Dan haka ka barni na auri wanda yake dab da bada nashi rayuwar domin ni!" Paid before read.... : Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne 4️⃣0️⃣"Kutt haka ta gaya miki gaskiya, bata kyauta ba, ai nazata ke da kike yar d'akinta bazata miki wannan abin ba ashe ba haka abin yake ba. Yar uwa bani shawara taya zamu bullowa, wannan matar da y'ayanta!" Dariya tayi sosai, sannan tace. "Hmm! Shawara daya karki biye mishi, ya samu yadda yake so dake, wai ke har sai na miki bayani ne, na gaji dan nasan yau Ya Rahbeel yana hanya, jarababbe kuma yana zuwa zaki gaya yadda yake nuna min a gaban mutane, idan kuma kebe zan turo miki text ki zo kiga yadda yake min." Fita tayi ta barni a tsaye, ina nazarin abinda tace, komawa kan gadon nayi tare da bude sabon wayar da ta kawo min, baki dashi, a hankali na kunna wayar naga sako. _Don Allah a juya masaran da ake fada shin nan, yayi har zai kone_ *Ko?!* Na tura mishi tambaya, *Eh! Ranki shi dad'e, Gimbiya Yumnah, taimaka ki duba dakyau konewa nake* *Ayya! Don Allah fa?!* *Don Allah ki saurare ni mana, yau kwana uku bana ganin ki, nazo apartment dinku kinki fitowa, please kizo bq* *Hmm! Karuwancin zaka koya min! Kuma matar ka ta hanani tsayuwa da kai, idan kuma kasan abun arziki zaka koya min na fito* Kashe wayar nayi tare da shiga ban daki nayi wanka, tare da gyara jikina, ina busar da gashina, Khuwailah ta shigo, wurga min wani kwali tayi ma duba fuskar kwalin, naga an rubuta majestic romantic perfumes. " Ta online na saya, so nake ki ci min Uban wancan me fuska kamar kashin shanun. Idan kika shafa, Allah sai ya rasa sukuninshi kuma ya kasa hakuri, tunda shi ba dutse bane, sai daya wanan kwalin, riga ce idan kika saka zaki daura abayanki akai. Allah so nake wancan karyan ta gama sakewa bata da damuwa nan kuwa muna hak'a mata ramin da zata fada zururu, tana nan ita da Mamie Suna kulla miki tsiya mu kuma nan muna kulla musu." Haka muka yi ta shiryawa Mamie da surukarta, yadda zamu maganin su. Koda nayi wanka kin zuwa kiranshi nayi, tare da share batun shi, na shiga hidimar gabana, ban kuma kunna wayar ba sai bayan sallar isha, ina jin muryan su, shida Hajiya da Sharahbil, sunata hira can naji daga shi sai Hajiya, duba wayar hannu na nayi Khuwailah ta turo min. *Go to! Whatsp* Da sauri gulma na cina, na bude. "Wowwww!" Nace sabida yadda suke romancing, kamar zasu cinye kansu. Tura mata sako, nayi da cewar. *Amma bai san kin dauke ku ba* Still tana online Amma babu reply. Wani sakon ne ya shigo min, da Number Uncle. *Don Allah received my call* Kirana yayi, ina gani naki dauka karshe nai reject d'inshi Ina murmusawa. Sake turo min wani sakon da cewa. *Dan girman Allah! Came out* *Good night!* Na tura mishi, *Please nace* *Sorry! Matar ka da Mamie dem promised me zasu kashe ni, dan har barazana suka min* *But ni babu ruwana da barazanar su kawai ina jiranki* *Sabida ba rayuwarka bace? Kaga irin Selfish din da natsana ko?* *No...no! Ba selfish bane gaskiya ne, kina tare dani bana tunanin akwai wanda zai cutar dake kiyi nazarin abinda nace.* *Hmm! Ya bita daya kunnen ya wuce* *Haba mana! Me yasa kike min haka, don Allah toh ki fito kawai falon Hajiya am still waiting* *Oh-o! Ban fito ba* *Please Yulwani* *Nak'i fitowar* *Nagode da adalcin ki a gare Ni* Tsabar na kular dashi, na tura mishi da cewa. *Mu kwana lafiya! Angon Linah, jeka rungume yar lukutar yar dumama, yar Tuleliya.* *Thank you for the insult my lovely wife* Ware idanu nayi, tare da cewar. *Toh ni banga wani zagin da nayi ba, kawai zaka daura min laifin da banyi ba, dan ce yar dumama. Toh bata da kibar ce, kai kanka nasan da zaka samu yar slim fit Irina cak zaka dauketa babu kiba babu kome, Allah gashi akwai kayan hutu* Dake yana son Jan hirar, sai kawai naga ya kuma turo min wani sakon.. *Ina kayan hutun? Da kirji kamar na b'era! Da bom² kamar an roka* *Nagode sosai! Da cin fuska, duk da haka nafi mai ruguza-ruguzar nonuwa, kuma sai sa safe* *Hey Baby! Kinyi fushi ne, ok mu kwana lafiya, zanje na rungume nono daya na kuma saka nono daya a mouth Dina, wata kuma ta rungume pillow, tana pressing lap dinta Dan Bata da wanda zai mata..* Haushi ya bani, na tura mishi da cewa. *Yayi maka kyau! A dare nan zan fita club naje nasha ruwa* *Hhhh! Baby Rayidh muke, ba wani gurin ba, kika sake askar Suka kamaki, gutsire miki kai zasu yi dan sunfi kowa daukar doka a duniya* *Ina ruwanka idan na mutu?* Na fada a zafaffe, *Babu ruwana! Asalima murna zanyi dama naga Sussan kanwar Sheena kuma tayi min zan je niman aurenta* *Allah sai ya saka min sani b'acin rai da kayi, kana ina yanzun?!* *Ina rungume da matana! Toh ya?* *Gani nan* *Zata fasa miki kai* *Ita ta sani* *Kinga Ina Jin barci mu bari sai an kwana biyu sai mu hadu* Yana gama fad'ar haka yayi offline. Haushi ya bani Ƙamar zanyi kuka wai Kanwar sheena itama na tsane ta. Duk wannan dogon chat din da muka yi dashi yana falon Hajiya a zaune, abinshi idanun shi nan kofar Fitowa ta. Ina saka abayar na fito a hankali, tare da sake kofar, ina fitowa ne ganshi rungume da pillow kujera, wanna gayen da ban haushi yake, juyawa nayi zan koma cikin dakin yace min. "Excuse me!" Cikin jin haushi nace. "Good night" Takowa yayi tare da matse ni da kofar, yana shimshina kamshin turaren, wanda yayi mishi dad'i, ga wani karfin da yake na fitar hankali, ji yayi kamar karya sake ni, hannuna ya kamo tare da sumbatar shi yace. "Dama haka kika iya kishi ban sani ba? Da nace Kanwar sheena, humm har kin fito kamar wacce aka zage ki toh haka ma yayi, muje muyi magana ta gaskiya" Kin motsawa nayi ina tsaye, jiran ya dauke ni. Kamar yadda nayi tsamanin, haka ce domin kuwa daukata yayi cak, yana murmushi tare da kallon fuskana, yana fadin. "Yar kwaila irinki, ga baki ba nauyi anya zaki iya daukar nauyin kato irina?" "Hmm! Dauka mana mai lafiya ma, bar ganin karen ka ya kama kura! Ba abin mamaki bane na dauke ka tass" Cikin mamaki yake kallona, sannan yace. "Wai ni! Zaman shekara d'aya shine har kin san irin wannan maganar!" Juyar da kaina nayi tare da sakala, hannuna a kafad'arshi, nace. "Akan idanuna ake amfani da yarinya yar shekara shida! Bakwai takwas, tara goma. A cikin kwana goma da zaka basu namiji tass zasu cinya shi kuma su shanye ruwan shi, kaga kenan ba abin mamaki bane dan na fadi abinda yafi haka," "Hmm! Har kin san jikina yayi sanyi, kice rayuwarki Allah ce ya tsare min budurcinki dan nawa ne!" . "Yaushe ya zama naka? Nima bazan auri mai mata ba, sai saurayi wanda bai taba cin mace ba!" Dire ni yayi tare da zuba min ido, cikin mamaki. "Meye nufinki?!" Jingina nayi a jikin bangon dakin da ya kawo ni. "Abinda kunnen ka yaji!" Na fada mishi a takaice, takowa yayi gabana, yana cewa. "Kinsan me yasa nake damuwa dake, sabida ina kaunar kice! Amma ba damuwa taimaka min ki saka min magani a ciwona" Daukar maganin nayi sannan, na shiga zuba mishi. Ina gamawa nace. " Zan tafi!" Janyo ni yayi a hankali zuwa kirjin shi yace min. "Ki kwana anan mana!" Zaro ido nayi sosai, ina fadin "Taya zan iya wannan danyen aikin?! Na kwana a gurinka? Salon wani ya ganmu a kusan kashe ni!" Lallubar wayata nayi naga Khuwailah ta turo min sako. *Baby! Ina tare da Ya Rahbeel! Maybe mu fito tare, dan naga shigarku, kuma anyway Kawai sai mun yi magana* *Hmm! Nifa yace min na kwana* *Same2 me* *Kina ganin ba matsala?!*. Dariya ta turo min (🤣😹) Haushi ta bani na tura mata! *(🤔😒) Dariyar Uwar me kike min* *Kai Baby! Wallahi ba wani abu bane! Kawai ina tuna batun Mamie ce, da take kiran Y'ay'an wasu da karuwai sai gashi y'ayanta sune. Manyan karuwai! Kin san hikimar haka da Ubangiji yayi? Ta rufe kanta da ranta, ta kuma bawa yaranta yarda bazasu iya kallon wasu yan matan na waje ba, balle su shaku dasu! Sannan ta nunawa Ubangiji ita ke shirya yaranta ba shi ba, shi yasa nata yaran suke a kintse, wallahi wannan abin da ya faru ba halin yaranta bane, na gaya miki gaskiya, kawai Ubangiji ya shirya hakan ne dan ya zamo izina ga masu irin halinta, na aibanta yaran wasu, da zagin su. Dan ko d'azun sai da ta zage ni tass har tana cewa wai naci arzikin tana yi da Ammyna, shi yasa bazata min duka ba, akan me nake saka wando, salon karuwanci dan naga kin dawo yawon Duniya, bata san cewa D'anta bane ya sani na saka mishi, da nazo bai ga wandon ba har fushi yayi da juya min baya, for God sake* Hi nayi na dauke wuta, amsar wayar yayi tare da kashewa, ya zuba min ido, yana kallon fuskana, tura mishi baki nayi ina fadin. "Nifa bana son haka! Barci nake ji zan tafi na kwanta" Janye abayar da nasaka yayi, cinyoyina suka bayyana, sauke shi yayi. Sannan ya zuba min ido yana fadin. "Gaskiya na gaji ciwon nan ya hanani kome! Wanka ma sai da hikima, gashi ina son tausa" Lumshe idanuna nayi akan shi nace. "Don Allah sallame ni barci nake ji!" Na fada a kage. Janyo ji yayi kamar zai cinye ni! Ya gyara min kwanciya a hankali ya cire min kayan jikina, ya rage daga ni sai Bikini, kwanciyarshi yayi a gefen kirjina, yana kallon yadda na kunshe Idanuna. Bai wani min kome ba, kamshin turaren yake shaka, har shima yayi barci. ... Tsakanin Khuwailah da Rahbeel kuwa, kamar zai cinyata. Dan ma taki barin shi. Dan burin shi ya tsallake borda, amma fir taki tare da nuna mishi ita idan yana buƙatar ta ya sami Hajiya tana tsoron kar yayi mata ciki, ya ki amsa karshe zumunci ya samu matsala, karshe ya juya mata baya yace ba nashi bane ita don e ya barta da abinta. Da ya matsa ta sanya mishi kuka, wurijanjan yadda zai dauki abin ba sauki, dan dole ya hakura sai dai jikinta yayi tsami dan roketa yayi sosai, ya murjeta yadda ranshi yake so, sannan ya janyo ta suka yi barci. Wannan abin da ya shiga tsakanin su ya faru ne watani bakwai da suka wuce, kasancewar shi Likita, yana aiki da Asibitin koyarwa na Jidda, sai matar shi tayi bari, shine ya turo aka kai mishi ita ta taimaka mata da aiki da kula da yaron su da kuma daya babyn dan ta samu wani cikin ne tana goyan wata. Shine tunda ta isa gidan suna gaisawa kamar yadda suke idan yazo riyadh. Kasancewar ita ke musu kome, tare da kula da har shi, wata safiya ta tashi bata da sanatery pad shine, ta je ta sami Ma'arufa matar shi ta gaya mata, sai tace mata taje zata amsa mata a dakin Dady... Fitowar ta kenan daga ban daki, hannunta daya riƙe da towel, tana tsane kanta, tunda ya zubawa surar ta ido, dan a cikin towel suke amma dake Allah yaso jarabta shi da haka take shedan ya Kawata mishi ita ba kaya, da sauri ta juya zuwa ban daki. Ajiye mata pad din yayi tun daga ranar, suka shiga wasan b'oya, da idan ya dawo masalaci, dakin shi yake wucewa, sai gashi har lekata yake a kitchen dan yaga ya lafiyar ta yake. A hankali ya fara tura mata sakon safiya da ban , na dare daban, tun bata dauka abun da muhimmanci, sai gashi ya fara kiranta again, ko matar shi baya mata wannan ƙirar, a gaban matar shi kuwa ya nuna bai damu da kowa ba sai ita. A b'oye kuwa gina soyayyar shi yake da Khuwailah, abin dariya matar shi har gayawa Khuwailah mijinta bazai taba mata kishiya ba, sun yi alkawarin tun first day dinsu da zuwa gidan shi. Abinda kawai yarinyar ke gaya mata shine, "Ayya" Nan kuwa kallon ganga ba rufe take mata, Tunda daga nan ta rena matar shi, kuma ba kome yaja haka ba, sai rashin tattalin mijin, wani lokaci tana jin fadar shi akan hakkin shi. Bata kuma tsinkewa da abin ba sai da ta fara fuskar takuri da kuma samun sakon soyayya masu zafi, tun tana kin amsawa har ta fara biye mishi. Tun daga nan suka fara wani irin soyayya wanda babu wanda bai fahimci Khuwailah na cikin tarkon so ba, anyi anyi ta faɗa waye masoyin amma taki faɗa dan haka suka zuba mata ido. Tun abin nayi a daukar min kaza hoto kaza nake so, har haduwa ake ciki dare zai zo ya lallube ta tas sanan ya koma dakin shi, ya sha zama yana jin ciwon abin da ya ke aikatawa koda yace zai bari sai an kwana biyu ya koma ruwa. Shi yasa da yaga zai lalata musu tarbiyyar ta yayi maza ya kawota, anan yayi kokarin fahimtar da Mamie yana sonta amma fir taki amsa mishi sai ma gargad'in da tayi mishi da babban murya na ko bayan ranta babu shi babu Khuwailah. Tun daga ranar, suke Sexchat, idan yazo zai bata maganin barci ta wurgawa Mamie a cikin wani abu tana sha zata dungura sai barci, idan bai ba khuwailah ba, da kanshi yake saka mata a wani abu shi kenan, sai asuba zai san yadda ya dawo da yarinyar. Tun bata sake jiki dashi har ta kai ta sake jikin dashi amma taki yarda tabar shi ya shiga majalisar dinkin duniya! Haka zai ta fushi taki bashi farin cikin da yake tsammanin daga gare ta. Dariya take tura mishi ko kuma kuka, sabida tayi imani a yadda yake nuna zallamar shi, da zaran ta faɗa hannun shi, babu abinda bazai hanashi ya mata ciki ba, shi yasa take gudun shi ta wannan gurin. Tunda ya bude baki ya cewa Mamie yana son Khuwailah ta tsani yarinyar, fadar yau daban na gobe daban, bata fadawa kowa ba, amma tana gaya mata da zaran ta gama Secondry zata koma Gombe, ita da Dilshad. Wannan abin yana mata ciwo shi yasa yanzun ta daina zama a part din su Mamie sai na Hajiya idan kuwa Rahbeel zai zo, dama part din Hajiya take dawowa da kwana. Saboda duk Kuskuren da tayi zargin ne da zagi anga D'anta za a fara binshi ita bata cike da karuwanci, tayi ta muzanta Khuwailan kenan har sai yarinyar ta zauna nayi kuka har ta godewa Allah, tun da ta fahimci k'iyayyar da Mamie take nuna mata, ta kuwa daura dammarar ko Mamie zata mutu, sai ta auri Rahbeel, idan bata aure shi ma ba, sai ta san abinda tayi tasa shi mannewa da ita, yarinyar dake tana jin zafin yadda Mamie ke kiranta da karuwa shine ta shiga bincike, kai tsabar taurin kai, har bincike take akan Sex da wasu abubuwan da Kuskuren da mace zata yi ta samu ciki, da kuma yadda zata maidashi wawa, ya manne mata. Duk wani wani turare da wabi abin da zai janyo hankalin shi kanta, duk Yarinyar tana yi, kuma ta samu, dan ko kiran shi tayi yana tiyata, idan ya fito. Ya kirata kin dauka take, idan ya dame ta sai ta kashe wayar. Halwani yasan da halin da dan uwan shi yake ciki, dan shi yake gaya mishi, idan ba yiwa yan matan ciki suka yi ba, baza a basu auren su ba, dan har Allah ya isa tayi musu idan suka bari Hajiya da Papa suka sani. Su kuma dake suna gudun b'acin ranta shine suka hakura tare da bin yan matan suna lallubar su. Bayan Kuskurene mata biyayya, akan haka tunda aure ne gashi ta samu yadda take so. Amma ta jefa rayuwar yaranta cikin damuwa. --- Da asubar fari, Halwani ya rakoni, ina shiga dakin, na shiga ban daki nayi wanka dan goshin asubar nan ya matse ni sai da ya sauka a Network sannan ya barni, Khuwailah kan tashi jaraba, da asuba ma dakyar ya batar ta bar dakin, yana fitowa masalaci ya koma inda ya fito. ...... Da rana, ina kwance a falon Hajiya a kishingide, suka shigo ita da tinkiyar surukarta, ina kallon su suka bakin dariya, tashi nayi zaune Na gaida su, basu amsa ba na cigaba da dariya na. Ina ruwana dasu, sai na kalli bakin Linah kamar yadda khuwailah tace. Da fuska kamar na shanu, sai na kuma fashewa da dariya, a hankali ta fuskanci da ita nake, aikuwa ta shiga zagina, sai da na bari hajiya ta iso falon na fashe da kuka, tare da mik'ewa zan bar falon. Ta shiga tambayeta me ya faru. Cikin tsagwaron kuka nace mata. "Hajiya zagina Linah take wai karuwa!" Kallon ta Hajiya tayi sannan tace. "Jeki." Bayan na bar falon Hajiya tayi musu nasiha, tare da nuna musu haramun ne abinda suke aikatawa, kuma idan Allah ya dawo musu dashi kansu zasu shiga damuwa, ba a shiga tsakanin Ubangiji da bawan shi, duk yadda kaso haka zaka ganshi ka bar shi, a yadda yake amma baka isa kace shi dan wuta ne ko dan aljanna ne, wannan hurimin shi ne. Sannan mata dubu nawa suka yi karuwancin kuma suka yi aure ba tare da wani damuwa ba sai ita da waki'a ya faɗa mata, sannan kuma ta zama abin tozarta... Paid Before read.....😉 Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne. 4️⃣1️⃣"Amma dake kuna son ririta abu shi yasa kuke ganin aibunta, shi rayuwar da mutum ke tsintar kanshi ba fin karfin Allah kayi ba, kawai ganin damar shi ce yada yake barin ka, amma kun mai da ƙaddarar yarinya kamar akanta farau."                 "Amma Hajiya ya dace yarinyar ta zauna tana mana dariya!" Kallon su Hajiya tayi kafin tace mata. "Toh meye abin jin haushi amma taya kika san ku takewa dariya?" Ita kanta Hajiya abin dariya ya bata domin dai bata ga abin dariya ba.   . kirana tayi tare da nuna min su tace. "Kan me kike musu dariya?!" Kallon su nayi sannan na fashe da dariya nace. "Hajiya akan me zan musu dariya su ba mahaukatan ba ba kome ba, mutane cikin kaya!"        Kut fuuuu! Linah ta taso, Hajiya bata hanata ba, kawai na zuba mata ido, tana zuwa ta d'aga hannunta zata mare ni na rike hannunta kasa kasa, nace. "Kije ki kula da mijinki yafi wannan haukar da kike.    Macen da tasan ciwon kanta da mijinta, daraja al'amarin shi take ba yawo da sai naga yadda wane zai yi ba, mata masu aji suna b'ata lokacin sune da mazajen su, su yaba musu bawai su nemi yabawan duniya ko na dangin sa ba.         Tsalle daya ake a fada rijiya sai anyi dubu ba a fada ba, zaka iya yin abu amma ranar Jin kunyar ka tana zuwa, don Allah ku ba yara bane, ba lallai ki fitar yadda kake kin mutum ba, amma yana da kyau ka iya sarrafa fushinka, bawai ka cigaba da nuna k'iyayyar shi a idanun ka ba, dariya kuma ni ba daku nake ba, sannan idan kunyi haushi Allah ya baku hakuri."   Daga haka ban kuma shiga harkan su ba, kawai na mai da hankali na. Gurin sauya tsarina  tare da mai da hankali na kan ibadana da addini na.          Sosai Mamie ta tsane ni, tare da Khuwailah, dan ta koreta ita kuma ta dawo gurin Hajiya, dake Aunty Taslima Bata nan ta tafi gombe sai muke sha'anin mu daya, tare da tsara yadda zamu ji da Uncle da Rahbeel.           --- Jikin mommyna yayi sauki dan har an sallamota, zama tayi a gaban utta, tashi shiru bayan ya koro mata jawabai.              "Aikin da na turaki kika mata na kasar China ita daya ce bata karye ba, sabida dabar da aka hada da ita har yanzun tana yawo, amma ba samun masu kulata, zan tura wasu masu hidimar mu, suje a gigita karen toh muna nan dake sai tayi abinda za a koreta.     Sai tayi bakin jini Sosai, ci-gaba yayi da mata bayani tana ma zaune ya cigaba da aikin shi, har ya gama, sannan tayi godiya.          ..... "Hmm! Wayyo Allah! Bilal soka min wutsiyarka, wayyo zuba min son ranka, kasan kwana biyu ban ji ka ba, wayyo Allah bude ni falle Ni dakyau, don Allah kayi karka manta buga min iska, maza buga min Y'ay'an gwainarka!"     Hajiya Larai, kenan. Sosai Bilal yake buga mata wutsiyar shi, ganin ta fara ihun dadi yasashi kyaleta ya cigaba da zuba mata a hankali har suka kawo tare, ajiyar zuciya ta sauke, tace mishi. "Zan turo maka kuɗin nan, da nayi maka alkawarin baka." .   "Godiya nake hajajju!" Murmushi tayi, zata amsa mishi aka kirata a waya tana ganin Hassanah ta dauka nan take gaya mata yadda suka yi da Utta.         Ci-gaba suka yi da shirya tsiyarsu da sharrinsu. Kafin suka yi sallama, duba wayar ta yayi ta tuna wancan satin zuwan su Kano, ta shiga kasuwa ta sayi wakar lagireto, tsohon waka ne, dan haka tazo tasa Bilal ya mai da mata wakar cikin wayarta dan a laptop ya maida.            Kunna wakar tayi tare da bin baitin. _Zan bi gargada gargada zan bi dalin iye zan bi dalin gado da katifa! Iye! Badan uwa da Ubana ba! Dana bi jirgi dana bi mota, dana bi dan acaba iye_      Haka take bin wakar tana rausayaw tana jin wani irin dad'i na tsarata, wakar na karewa ta kuma kunna. Wani wakar banza.         _Kunkuru irin na cinya mai ruwa! Allah na ruwa mutane damina gwamnati na kuɗi mutane na kunkuru!_         _murmushin duwawu hana mai gida zuwa aiki! Idan kaji kankana ana cinya mai ruwa_            Wannan wakar ya kare har Bilal ya fito, ya samu tana jin wani shima  na banzar. _ke yarinya takarawan sama inki gadama taka rawan kasa_             _Abu washaaaaa! Sami ni sautin studio!_    Kwanciyarshi yayi akan kafad'arta, yana bin wakar. Ana zuwa gurin maganar banza zai shafota, har suka gama jin wakar a tare.      --- A gaskiya gidan nan babu dad'i, Mamie da surukarta, Mu kuma da y'ayanta, Allah ya taimake ni wata jumma'a, na gama abinda nake zan fita kawai Uncle ya kirani, Wai na same shi a BQ na manta Kawai na nufi gidan shi.          Sanye nake da wata doguwar rigar material, na shiga ina ta sallama, ashe matar nan tana kitchen, Kawai sai gata da dauke da fry pan zata wasa min hot oil, Kan uba badan na fahimci nufinta ba da sai ta lalata min fuska, da gudu na bar falon,  na koma gidan mu ina hakki.            .. ban fadawa kowa ba sai Khuwailah, dan haka ban damu ba, na cigaba da hidimar gabana, wannan karon Zein ya shigo sunyi magana da hajiya, kuma nima na amshi tayin shi, lokacin da ya shiga suka gaisa da Mamie, take tambayars shi matsayin shi, nan ya gaya mata waye shi.         Tayi murna sosai, bayan tafiyar shi, ban san me suka kulla ba, kawai after wasu kwanaki kawai Zein ya dawo yace bazai aureni ba.    Nayi juyin duniyar nan tambayar shi akan me? Yace shi baya da ra'ayi ne.             Dan haka na gayawa Hajiya yadda muka yi dashi, bata ce min kome ba, sai da Khuwailah yake gaya min ai, Dilshad zai aura, dariya nayi kawai ban ce mishi kome ba dan haka na goge Number shi na wayata, na musu fatan Alkhairi.           ...... A hankali rayuwa take garani Sosai,  domin kuwa ina ji ina gani sai na sami mijin aure kawai abu zai lalace, Uncle yakin motsawa da duwawu na bashi zo ka Ga rawan jikin shi, amma akan auren mu yaki gashi wata muguwar shakuwa da tashigo a tsakanin mu.      Kullum ni da Khuwailah sai munyi kuka sosai, sabida dukkan Mu nuna cikin son abu da yafito daga Mamie amma taki ta bawa kowa dama, sai ita da wanda tayi niyya.             ---- Tare da Khuwailah muka shigo, ina gaba tana baya, dukda yau munki kwana, sabida yanayin kallon da Hajiya take mana, tare da bin kwaikwafin mu.      Muna shiga falo tana kunna wutar falon, kallon agogo tayi, taga biyu da rabi na dare, bata ce mana kome ba, ta juya abinta zuwa cikin d'akinta, a tsorace muka shige dakin mu, Khuwailah ba tayi wanka ba, ni kuma nayi.        Shigowa tayi taga ina busar da gashina, kunya ce ta kamani na sake abin a kasa, jikina ya dauki rawa. "Saka hijab dinki! Idan yar uwarki ta fito ina jiran ku." Kamar munafukai haka muka fito, muna kallon juna. Ganin Uncle da Sharahbil, yasamu muka nutsu.       "Assalamu alaikum warahmatullah wabarakatu!" Shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya, alamun ranta da zuciyarta babu dad'i. A hankali ta fara magana. "Rahbeel da Halwani! Kun min adalci? Daga kai har dan uwanka babu yaro a cikin ku, amma naji kunyar kama ku da laifin kuna lalata kananun yara, wanda suka shekarun su bai kai sha shida ba.    . Idan aure kuke so ku gaya min, babu wanda ya isa na saka doka yace min bazai bi ba, amma kuka gwamace gwara kuyi ta lalata musu, yaran su, idan yau aka muku zaku ji dad'i? Yar wani Kanwar wani? Matar wani Uwar wani."    Yadda take shiga ban take fita ba, ba nan take fita ba duk kunyar haka ta kama su. Tana gamawa dasu ta dawo kan mu, sai da tayi mana fada kafin tace. ,"Dole sai sunyi istibara'i, sabida ya  tsarkake mage far shi." Har aka yi sallar asuba.muna falo, dakyar muka lallaba muka gudu.        A hankali muka fara gudanar da ibadarmu, kuma muna yawan azumi, ana ta gayawa Papa halin da ake ciki na ta yanke hukuncin Ni a Hadani da Halwani Khuwailah, da Rahbeel nan shima yayi na'am da tsarin hajiya, Bai ja da ita ba, sabida bata gaya mishi kome akan dalilin auren ba, sai da aka gayawa Madam Mamie! Kan Bala'i matar nan kama zata kashe kowa, tasaka Halwani a gaba da Bala'i da fada har da tsinuwa, bai mata Magana na sai da ta kira Rahbeel, yazo suka. "Ni zaku wulakanta? Kunyi shawara dani? Toh idan kuna niman saka Albarka na ku janye daga niman auren yaran nan dan dukkan su karuwai ne!" Gyara zama Rahbeel yayi sannan ya fara da bata hakuri. "Mamie! Don Allah kiyi mana hakuri, sannan maganar gaskiya bazamu miki biyayya mu sabawa Allah ba, bawai dan baki cancanci haka bane kin kai har kin zarta! Amma abinda nake son ki fahimta shine. Idan kin ce mu hakura auren su shin zaki iya dakatar damu aikata Zina! Karuwai ai daga ni har Yaya Halwanin mune muka fi dacewa da sunan. Sabida ke kina can kina barci muke dauke yaran mutane muna kwana dasu, sannan idan kince karni aure su, tabbas zamu iya hakuri, me a ciki? Sai dai bazan boye miki ba dole zaki goyi d'an gaba da fatiha. Dan abinda ya rage tsakaninmu kenan, idan kuma kika gujewa faruwar haka toh ki barmu ayi sha'anin fata lafiya nama lafiy..." Tsinka mishi mari tayi, ya d'ago cikin murmushin takaici ya cigaba da cewa. "Allah ya huci zuciyar ki, amma Ni zanwa Papa da Hajiya biyayya." Daga haka yayi ficewar shi, duk kiranshi da take kuwa, yaki fir ya saurare ta, sabida Tsakanin shi da Allah yake hango son zuciyarta. Allah sarki damo sarkin hakuri, yana zaune a gabanta ta gama bala'in ta bai ce mata kome ba, har ta gama yafita bai mata magana ba. Bayan kwana biyu ta sanya aka kirawo mu, ta zage mu tass, na mike cikin fitsara nace. "Ni ba karuwa ba ce, idan ma akwai karuwa toh y'ayanki ne! .. domin Ni akan Uncle na fara sanin meye namiji, dan haka aure idan kinga banyi shi da d'anki ba toh bana numfashi. Kuma na haifa miki kyawawan jikoki jinin karuwai kenan." Dariya Khuwailah tayi sannan tace. "Kutt melesi! Kice za azuba jikokin karuwai kenan? Toh Mamie sai ki shirya, dan mun kusan cika miki gida da jikokin karuwai. Sannan da kike kiran mu da karuwai, bari na nuna miki abinda idanunki bai gani ba." Wayarta ta ciro a cikin aljuhu ta kunna mata hoton Mah Naz tana kwance a jikin wani Bature, Mah Liqah kuwa suna wanka da wani Black a cikin ruwan. Sannan ta tako gabanta, tace. "Kin zata gidan iyayen mazajen da zasu aura ne suka sanya a fasa auren su. A'a su da kansu suka saka aka fasa auren tunda na hadi ne, Mamie shi Ubangiji baka nuna mishi hanya shi yake da ikon nuna maka hanya, Mamie mu karuwai ne, da kaddarar ta faɗa mana, amma bana tunanin za a samu muguwar uwa irinki wacce kwaɗayin ya rufe mata idanu" "wailah kyaleta haka, dan ma bata san waye Zein ba da ta min kwace shi da sauki, tunda Dilshad ce zata aure shi, Mamie ko yau kika hana Halwani aurena, hhhh! Na rigada naga sirrin shi, na kuma samu abinda nake so a tare dashi kawai ki bimu da addu'a dan idan mu bamu haifa miki kyawawan jikoki yan gaba da Fatiha ba, Mah Liqah da Mah Naz Zasu kawo miki tukwaicin kaunar kudi, sai an jima surukarmu!" Tun daga wannan ranar, Bala'i ya fashe a cikin wannan gidan fadar yau daban na gobe daban dan haka Hajiya ta tattara mu, zamu tawo Gombe,sannan ta kira Jikonkin ta, tace musu. "Zan tafi da su, idan kun shirya auren su, toh ku biyo su idan kuna mahaifyarku ta hana ku, shi kenan, amma suna gama istibara'i za a aurar da su." Idan hankalin su yayi dubu sai da ya tashi, dan haka suka shiga shawaran taya zasu ji da Mamie. . A cikin kwana biyu muka tattaro zuwa gombe. --- Kafaya da Ma'arufah, lokacin da suka ji labarin mazajen su zasu kara aure, kuma yan matan da suke cikin gidajensu, abin ya d'aga musu hankali, dan haka suka sanya Mamie a gaba da fada zagi tashin hankalin yau na daban na gobe daban. Ga mazajen su kan mai sauki ne, dan haka Mamie tayi tattaki har gombe, inda tayi tabi family Hajiya da sauran yan uwansu ta b'ata Yumnah da Khuwailah tas, Take aka samu rabuwar kan mutane, wasu suna jin haushin abinda ta faɗa akan Khuwailah ai duk lalacewar Yar Bello ai bata fito ta gaya musu ba, ganin wannan tashin hankalin yayi yawa Hajiya ta sanya ni a gaba ta dawo dani gurin Dangin Mahaifina da suke can akko, ta kuma nuna musu muhimmanci ƙaddara dan bata gaya musu halin da na fada bayan sace ni da akayi ba. Garin su Abbanah kauye ne, sosai. Dan rugar Fulani ce, kuma Mamah kakata tana kauyen, lokacin da Hajiya zata kawo ni tayi min sayayyar kayan abincin har da karamin gas na girki. Dake a dakin Mama nake kwana naga gata, tare da soyayyar kaka da jika, domin a bayanta nake kwana dan bukkarta har da gado me rumfa, Ga yan uwan kakana namiji, wani irin gata ake nuna min na fitan hankalin, sabida kauyen baki daya zuri'anmu ce, dan haka ban wani sha wahalar fahimtar su ba. Kuma suna da wayewa da ilmin addini da na boko, dan suna da makaranta da Asibitin a garin. --- A can gombe kuwa allura ce ta tono garma, domin tsakanin Mamie da Allah take adawa da auren har ta kai sunyi fada da mahaifiyar Khuwailah, takuma mata alkawarin sai tayi sanadin da aka fada Dilshad da Zein. Ai nan Dilshad ta fito Iran ta gayawa Mamie magana ta Hanyar cewa. "Ai ba d'anki bane? Idan kin hana Halwani da Rahbeel toh wallahi Zein sai dai ki mutu dan aure babu fashi, ko zaki mutu ki dawo mu ukun nan sai munyi auren kije ki nimawa yaran ki mata maganin farin jini." Al'amarin ya munana, domin da taga yadda suka rabu wasu ta zuba musu kudi, suka juyawa Hajiya baya wasu kuma suka ce basu iya ji, ba dan sunji sun gani aure yanzun za ayi shi. Da ta ishe Hajiya da fitina ta tara family takira Khuwailah ta tambaye ta, taya ta kama su suna son juna, nan ta gaya musu ai gashi gashi, har da zuwa kwana da suke yi. Salati Mahaifiyarta ga sake tare da rufeta da mugun duka, dakyar aka kwace ta, sannan Hajiya tace. "Tsakani da Allah! Wannan adalci ne? Idan kunce Yumnah karuwa ce! Toh Khuwailah fa? Sannan Rahbeel ya gaya min cewa uwarshi tace idan ya Kuskura ya nemi Auren Khuwailah zata tsine mishi. Amma ku kira Rahbeel din dan Ahmad ko da kun kira shi bazai Magana ba." . Dan haka suka kira Rahbeel, aka gaya mishi abinda yake faruwa da Abinda Hajiya tace, abinda ya fara shine bawa familyn hakuri ta hanyar cewa. "Don Allah a gafarce mu, da abinda ya faru. Wallahi sharrin shaidan ne, dan ba halin mu bane, sannan gudun faruwar wannan al'amarin Sai da Halwani ya sami Mamie ya ce yana son ana shi Yumnah. Amma tayi mishi barazanar zata tsine mishi, tun kafin yarinyar ta b'ata, haka nima da nazo na gaya mata ina son Khuwailah amma fir taki yarda. Karku manta mu ba duwatsu bane, mu mutane ne, amma taki fahimtar haka, karshe ma dai nima tayi min barazanar da ta sani dole nake zuwa ga Khuwailah. . Wallahi baya ga wasu abubuwan, ban tab'a wuce iyakar ta ba, nasan ina zuwa mu kwana a BQ, amma bayan nan. Babu abinda na rabata dashi dan tana da kamun kai, ba ita ba hatta Yumnah, wallahi ba yadda ake tsammanin suke ba, kawai tambarin abin ne yake binta. Don Allah ku yafe mana, abinda muka aikata wallahi ba halin mu bane, Mamie ce ta jefa mu cikin wannan yanayin, dan mun fahimtar da ita taki fahimtar haka, kuma ayi mana hakuri dai." . Shiru Mamie tayi, ranta na kara b'aci, tayi yaranta zasu mata haka. Gyaran Murya Baffa Ibrahim yayi kasancewar shi d'an sanda yace.. "Alhamdulillah! Tunda haka ne, kuyi hakuri kuwa mahaifiyar ku biyayya, Khuwailah ni na bada aurenta ga Hafiz dan gidan Awwalu, sai kuma Yumnah zan nimawa Musaddiq tunda abin bai kai ga lalacewa ba, zamu aurawa yaran mu, kai da Halwani Allah ya baku wasu kamilallun matan" . Wannan tashin hankali da me yayi kama, cikin jin dadi Hajiya ta sake murmushi, tace. "Allah yayi muku albarka, suna yaran Allah yayi musu albarka." Hannu Khuwailah ta saka a kai ta kara sautin kukanta. Tare da rokon a mata rai ita Rahbeel take so... Aikuwa Ran Uwata ta kuma b'aci ta rufeta da duka, kamar zata kasheta, dakyar aka kwace ta. Dan tasan halin Baffa Ibrahim idan ya yanke hukunci babu mai ja. Baffa Nasir ne yayi magana cikin hikima da yadda zasu fahimci abinda yake so yace. "Ni ina ganin! Tunda yaran nan suna son juna su, a basu junan su mana, sai ita kuma Uwar Yaran sai mata talala, tunda mun samu kana yanke hukunci ta bar nan din, abinda zamu yi shine. Akwai wata yar Kanwar Abokina, Safiya mu nimawa Habu aurenta, sannan suma yaran da zaran sun gama istibira'i sai mu daura musu auren amma ya kuka gani?!" Nan aka amince da shawarar, tare da bin bayan shi.... Paid Before read.. a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148 4️⃣2️⃣ Sam babu wani farin cikin da zance ina ciki, amma tabbas rayuwar da nake am not happy, Ina kallon kowa ne,. Kawai but zuciyata babu dad'i. A hankali lokacin yayi ta tafiya, rayuwar mu na kuma tafiya kwanankin na kara karewa, burin mu yana kuma hauhawa. --- "Wallahi sai nayi ajalin yarinyar nan tunda ka nace sai ita sai dai ayi babu ita sani kake zancen," Kallon Ma'arufa Rahbeel yayi cikin nutsuwa, sannan ya gyara zaman shirt din shi, kafin ya daura suit d'inshi zai fita, tare kofa tayi tana huci. "Zai fi miki kyau! Ki nutsu dan bazai sani fasa abinda nayi niyya ba" Ya fadi haka tare da ɗaukar briefcase d'inshi zai fita tayi maza ta rike rigar shi, tana huci. Murmushi yayi sannan yace. "Ita kanta Ogarku Mamie kishiyar za a mata, dan haka wallahi kibi Ni a sannu, in ba haka ba, za ayi bikin kina zaman gida." "Idan ka haifu cikin uwarka munafukar nan ka sake ni!" Ta faɗa da mugun karfi, maganar ta buge shi, amma domin ya cusa mata haushi yace. "Yau kuma! Mamien naku, toh ba damuwa amma bazan iya sake ki yanzun ba, sai naga kamun ludayin yarinyar tukun." "Azzalumi! Mugu, me niman mata, an jika an baka kasha dole ka juya min baya." Gyara tsayuwar yayi cikin tsokana ya rike baki sannan yace. Wai! Allah bata jika ba, Ni na lashe tas, na kuma tsotse wasu masu zuwa, ke ni fa babu inda ban lasa ba, dan haka karki damu kanki akan jikawa aka yi, a'a Ni na lashe abuna, ina dalili yarinya tana anbaliyar ruwan dadi." "Wayyo Allah na, na shiga uku na lalace, ka gama bata min rayuwar yarana, wallahi sai ka sake ni!" Ta saka hannu akai tana ihu, "Kinga wallahi da kin kula dani, babu abinda zan nima a gurin mace, amma kin nuna min son jikinki Ina zan iya miki, kawai manta, domin nasan nata na lashe duk ranar da ta tsotse ni, zan iya mutuwa na dawo, dan nasan Baby love dina ba sauki." Kuka take tsakaninta da Allah tana kwashe mishi albarka tare da tuna lokacin da take samun shi yana tsaye a kitchen suna magana, ko kuma idan sun zo cin abincin, yayi ta sanya ta cikin hirar su. Ashe ninketa suke abaibai, Allah yayi sa tayi shi yafi kwando dubu, mugu Azzalumi kuwa ba iyaka. Yana shiga motar shi ya shiga niman layin Khuwailah, yana tuki tana dauka ya saka a loupspeak. "Baby! Har yanzun ban samu hutu ba, ya za ayi gashi naji ance kuna gamawa da sati biyu da!" Wani irin nishi ta sauke, me cike da shauki, haɗi da cewa.. "Ni tsoronka nake ji! Kar ina shiga tun ban jima ba ka fara juya min baya." "Zaki kashe ni! Da wannan nishin naki, me kike yi?!" "Yanzun nayi sallah kuma kasan ana tsula sanyin! Na koma cikin bargo ne, nake missing dinka" "Mmm! Toh yayi kyau, dan haka bye dan bazaki d'aga min hankali ku barni da salati da afa kwaya ba!" Shiru tayi tare da kashe wayar, dariya yayi sannan ya cigaba da tukin shi. --- Bidiri wadari! Mamie ta shiga Chakwakiyya!(🤣😹😹) Domin kuwa Sarinah itace Yar Mamie ta uku, ita ta biya sadakin Papa, ta kuma hada kayan gani na fada, ta turo shi gombe, tsine mata ce kawai Mamie ba tayi ba, Amma tace ta nemi wata uwar ba ita ba. Safiya yarinyar da aka nimawa Papa, bazawara ce Mijinta sojane, rikincin boko Haram ya rasa rayuwarsa, kuma yar Bauchi ce, gashi tana da matuƙar zurfin ilimin addini, kuma na bokon ma ba sauki, gata yar haye, bata tab'a Haihuwa ba, dake tayi zaman lagos idanunta a bude suke. Kunsan zaman bariki, dukda zaman lagos din a barrack ne, amma babu abinda zai razanata. Domin ko mijinta Nura, idan ya sami pass, Yazo toh fa baya iya fita, ta iya saka namiji a kwana, ga dan banza tareraya, irinta wanda tasan kan rayuwa. Kafin rasuwar mijinta, idan zasu fita da abokan shi, ita suke gayawa, Madam zamu fita a bar mana aboki don Allah. Dariya kawai take musu, akan lokaci zai fita idan bata sani ba, kuwa toh sun kade har buzun su dan idan tafiyar karfe biyu ne, sai hudu zai fito, a haka ma wai dan ya gaya mata kenan. Matar nan tasan sirrin saka miji a daki, shi yasa abokan shi suke gaya mishi ba zasu biyo mishi ba sai ya tambaye Babar shi. Yan uwan shi kuwa sonta suke, sunyi sunyi ta auri kanin shi fir taki, tace. A'a, gashi basu haihu da Nura ba. (🙄🤔🤭🙆🏻‍♀️Yanzun dan Allah matar da kuke son Baban su Halwani ya aura kenan! Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Wannan mugun abun da me yayi kama! Duk kullunku ne😹🤣😜) Tunda aka kawo kayan safiya, hankalin Mamie yashi, musamman da taji ana sanyawa Sarinah albarka, kamar tayi kuka, kallon kowa take as munafukin ta, dan haka ta kira Papa Tayi mishi wankin babban bargo, tace ya turo mata kayan fadar kishiyarta (😹🤣🙆🏻‍♀️🤦? Asha! Yau nayi typing har da dariya! This page make me laugh 😆🤣😂😁😝😛) Haba me zai yi banda dariya, kamar zata yi kuka, haka tane jin shi bata ce kome ba. "Toh nawa zai miki kayan?!" Ya tambaye ta, "20m!" Ta faɗa a masifance, "Haba ranki shi dad'e, Kantun zaki saya baki daya, ina laifin 5m!" "Ai dole kayi min haka ai, ba jikinka na rawa zaka ci sabon gindi ba, ai shikenan rike kudinka amma babu abinda 5m zai min kaje ka karawa ƙaruwar sojojin ka" Wannan maganar ta bashi haushi amma dake ya manyanta, sai yayi murmushi yace. "Kai wannan kalma gatsale! Ashirin yayi miki! Ai kema naki kullum sabuwa ce dal a leda, Turaina ai babu wata mace da zata shige min gaba tunda ina dake!" Abinka da namiji take ya lallabata, ya turo mata kuɗin. Babu godiya ba komai ta share batun shi. Idan ta tuna labarin Safiya da aka bata, tana saka miji a daki, sai taji hankalinta ya kuma mik'ewa tsaye,(🤣😂😆😹 yau bani daya zan dara ba, har daku) Wani irin bakin ciki ne, tasan halin mijinta jarababbe gindine, dan ma tana taka mishi birki an girma, amma tasan halinshi tsaf. Dan haka ta shiga niman hanyar da zata kere safiya dan kar yazo ya wulakantata. ...... "Hello! Barakah shigo gidan!" Inji Mamansu Khuwailah. Shigowa matar tayi da alamu daga asibiti take. Mushiga daga cikin. Ta fara mata bayanin. "Kin san d'ab yau Kur'ani zamani, ban san taya aka yi ta sake suka yita mummunar alaka ba, tsorona daya kar yayi disvirgin ɗinta, dan na tambayeta tace babu abinda yayi mata. But kuma suna kwana a guri ɗaya, ina son virginity dinta ya zama makamin da zan yaki Turai a ruwan sanyi ne!" "Ok Aunty! Bari na shiga." Abun tausayi, Khuwailah duk tayi wurijanjan, kamar am mata duka, sai share kwalla take, buga mata harara Mamanta tayi, sannan tace mata. "Maza bude mata ta ga abinda zata iya gyara miki tunda baki san ciwon kanki ba, itama Dilshad dama nasan da ita, da ta gama barin wasu yan iska suka tsoma mata hannu a cikin gabanta. Maza bude ko na miki shegen duka, har kin san ki zari jiki, kije gurin namiji ya kwana dake, maza bude min." "Mama don Allah kiyi hakuri wallahi babu abinda ya tab'a min, ban barshi yayi min kome ba!" Wata ƙatuwar harara ta buga mata sannan tafita. "Wayyo Allah na, Aunty baraka ki rufe kofar wallahi bai min kome ba, kawai." "Toh ya isa, hankalin Mamanki bazai kwanta bane sai ta tabbatar babu abinda ya sami gurin," Da sauri ta cire pant dinta, tare da kwanciya, a hankali Barakah ta haka wata yar karamar Torchlight, ta duba taga babu kome, a gurin sai kamshin miski da tayi amfani dashi. Dake Mamie tana saya musu, idan suna haila suyi amfani dashi. "Aunty Uwani! Babu wani abin da ya sami gurin, wallahi." Fita tayie tabar su, nan Aunty Baraka tayi mata nasiha, sosai kafin ta fita a dakin, tana ganin kiran shi kin dauka tayi gudun kar ya mata wani abu ta waya dan mamanta ta bata wuta. Shima kamar dole, sai kiranta yake. "Amma Aunty Wallahi ban ji dadin haka ba! Yarinyar tayi kankatane da wannan barazanar, wani kallon, da tayiwa Barakah nan tayi kasa da kanta, sannan tace. "Kinsan sunar da Uwarshi takira min Y'a dashi karuwa fa! Idan na bar Turai ta cuce ni, sai na gyara yarinyar yadda zata gigita mata rayuwar D'anta." Sosai Maman Khuwailah tayi shiri sosai, sannan ta kira wata Yar Yobe inda ta kai Khuwailah da Dilshad aka fara musu gyaran jiki na fitan hankali, domin kudi ta zubawa matar take gyara yaran. ...... --- Tsakanin Halwani da matar shi babu sauki dan burinta ta kashe shi, gashi ciwon bayan shi ya warke har ya koma bakin aikin shi a Japan, Yanzun hankalin shi yana kan wani aiki da yake, duk wani kayan da ake bukata Sarinah yake bawa kudi ta saya musu shida Rahbeel. Bashi da lokacin kanshi sai na aiki Allah sarki baby Yumnah, Yarinyar ta saba da Sarinah bata rikici, kuma bata da wata damu. ..... Yau a gajiye ya dawo, tunda yaga Linah tana shige da fecce, jikin shi ya bashi wani mugun abu zata mishi dan haka ya shiga an karewa da ita, ina har ita farar hula tana basirar mishi ta'adanci, shi da yake jami'in tsaro ai dole ya gane abin harinta, dan haka kamar zai zauna a falon sai ya fasa. Ya koma dakin shi, can tazo tana buga mishi kofa. Yana zuwa ya leka da wata yar kofa, kawai ya ganta rike da mai a frypan, murmushi yayi ya koma abinshi, ya zauna tare da kiran mahaifiyarta. Bayan sun gaisa tace mishi. "Ashe aure zaka yi, yaushe akayi bikinka da Kafaya!" Dariya yayi sannan yace mata. "Idan mace tana bawa namiji farin ciki, baya tab'a damuwa da matan layi ba. Ma'am! Na kiraki ne a matsayin ki na Mahaifiyar kafaya na shaida miki zan saki Yarki, ciwon bayan da nayi nasan ta gaya miki itace ta watsa min ruwan zafi! Now zata kuma watsa min man gyada, toh wannan mai sauki ne! Amma ina ganin ta dawo gida ta zauna. Idan na samu lokaci zan biyota da takardan sakinta, sabida" "Ayi haka? Kayi hakuri kasan tana sonka shi yasa take kishinka, amma bazata dawo gida ba, me kake son yan jarida su faɗa akan mu, ga zab'e ya kusa, Please kayi hakuri don Allah na roke ka karka saketa." . "Bazan zauna da ita bane, bata gani na da kima, bata ganin duk na kusa dani da kima, taya bazan yi aure ba, na gaji sosai. Wata nawa ina kwance ba lafiya sabida ita about two months, Kawai taje idan naga zan iya zan dawo da ita idan bazan ita ba Allah ya hada kowa da rabon shi, bakanta farau ba." Yana kai aya dan karta lallaba shi, ya kashe kiran duk wayoyin shi ya kashe yaki kunawa. Kafaya na bakin kofa, rike da man da zata watsawa mishi, aka kirata tana dauka Uwarta ta rufe ta da fada, sosai sannan ta bar kofar dakin shi. Wannan tashin hankali yayi yawa dan ta gayawa Mahaifiyarta, bazata fasa ba sai ya fasa auro Yumnah, shi kuma ya kira abokan aikin shi aka turo mishi maza, suka zo suka fita dashi bayan ya tattara kayan shi kaf, ya bar mata gidan ya koma gidan shi da ya sayawa Yumnah. Bata nan kawai tana dawowa taga sako a bakin kofar. _idan kin gama yunkurin kashe ni ki koma gida. Karki fara nima na_ Ihu da bala'i tayi shi tare da tsinewa Yumnah, tazo gidan Sarinah tayi mata wankin babban bargo ta koreta, bata hakura ba ta kuma zuwa tasa aka hanata shiga. Ai kuwa ba shiri ta tattaro sai Gombe, bai damu ba tunda yasan karshen wata zai zai zo gombe. Sun shirya kome shida Sarinah da kuma Rahbeel, dan haka ana saura sati daya, kawai suka hado kayan dasu kansu. --- Ranar da suka isa aka kawo kayan na gani ina so da sadaki, nan aka kira ni, tare da tambaya na, na amince da kayan da aka kawo, idanuna cike da kwalla kaina a sunkuye nace. "A'a kuyin hakuri! Ni bana son Uncle Halwani, Shima yayi hakuri da abinda m..." "Tashi kije!" Hardo yace min, ina tashi dake maza ne cikin natsuwa suka tattauna, sannan basu gaya musu abinda Mamie Tayi ba, Amma sun musu bayani akan abubuwan rayuwa da dai sauransu. Haka suka dawo da kayan da ake kaiwa, babu shiri Uncle a ranar ya iso garin cikin dare, ya turo a kirani naki fita, tsabar damuwa a mota ya kwana, da asuba Hardo yaga motar shi, bayan sun fito suka gaisa, tare da tambayar shi yaushe yazo. "Jiya nazo! Da dare!" "Hmm! Baka yi sallama ka iso ba ko!" Shiru yayi, bai bashi amsa ba, dan haka shima Hardo ya share shi dan yasan Jikanyar shi ce ta murda daga. Wasa wasa kowa yasan da zuwan shi amma babu wanda yayi yunkurin mishi bayani, kawai an barshi dani ne. Ni kuwa naki fitowa balle naga halin da yake ciki. A wajen ya wuni, har dare Hardo Bai ce mishi cikanka ba, shima kuma bai yi fushi ba, sai da an damo mishi fura an kai mishi, nice dai naki zuwa. ....... Bayan sallar isha yayiwa Hardo sallama, ya koma gombe. Bayan tafiyar shi ina zaune a bayan dakin Yalwati ina kallon yadda dabbobi suke rayuwar su cikin farin ciki, ya zauna a kusa dani. "Yumnatu! Kina kewar Amadu ko?!" ...kallon shi nayi fuskana dauke da murmushin takaici. "Akan me zanyi kewar shi? Idan nayi haka mun ci sunan mu kwadayayyun kenan! Hardo. Idan naji kewar shi bani da daraja kenan! Har abada bazai tab'a kambamani ba, gani na zai yi ina da saukin samu, koda zai same ni, sai ya wahala. Ya shiga yayi iri n rayuwar da kauyawa talakawa suke. Ya fita yayi irin rayuwar hannu baka hannu kwarya, idan da hali ma, a kaina a dawo da al'adar mun ta shad'i, Idan yaga zai iya bismillah idan bai mishi ba babu dole babu wanda yayi mishi dole." Murmushi dattijon yayi, yace wato. "Kunje hura eso! Kunga anyi al'adar mu shine yabaki sha'awa, amma ai baki da wasu maneman! Sai shi?!" Kallon inji waye? Nayi mishi. Sannan nace. "Ai jiya dan ladi, na gidan liman yana cikin masu nima na, sai Yakubun Baffa dan Azumi. Kuma naga dukkan su mazaje ne" Gyara zama yayi sannan yace. "Idan suka cishi?!" "Dama can Ni ba kaddarar shi bace! Amma indai ina cikin zanen kaddarar shi kamar yadda yake cewa, babu wanda zai same ni sai shi!" Kina son shi kenan?!" Murmushi nayi wanda yake nuna karfin hali na. "Hardo! Ba wai bana so bane! So nake ya nunawa duniya ya wahala a gurin niman aurena! So nake ya nunawa kowa darajar da nake dashi a gurin shi, idan yayi min haka, Hardo zaka iya bashi nima sadaka!" Kura min ido yayi, sannan ya mike tare da cewa. "Tashi muje! Zamanki a irin nan babu dad'i, wani abu zai iya samunki bamu sani ba, dan idanun miyagu nakanki!" Riko hannuna yayi ya kai ni dakin Mama ladi, ya tsaya tabani rubutun da yayi min d'azun nasha, sannan ya juya ya fita, ita kuma tasani nayi hayakin kaikayi . . kwanciya nayi akan cinyarta, ina sauke ajiyar zuciya, "Ki zama jaruma! Mai tsayawa akan kafarta, ki zama mai iya sarrafa kome karki yawaita zama cikin b'acin rai domin lokacin ake samun galaba akanka. ..idan ranki ya ɓaci ki zama kin nemi Alkur'ani a kusada ke, Insha Allah babu shaidanun da suka isa cutar miki, amma wunin yau ko abin baki ci ba, Yumnah, Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama yace. "Karku tsannanta k'iyayya, karku tsannanta Soyayya! Sabida kowane yana iya juyawa zuwa daya bangaren, son da kikewa Halwani tana iya cutar da Lafiyar da rayuwarki, don Allah a sassautawa zuciyarki bata da laifi sai na so!" Nasiha mai haɗe da fata tayi min, sannan tasani nayi alola, sannan na kwanta, ita kuma ta cigaba da addu'a, har lokacin barci yayi. --- Kanshi a saman cinyar Hajiya, idanun shi a lumshe, damuwa ce kawai tayi mishi yawa. Kalaman Hardo ce take dawo mishi. _Malam Amadu! Kayi hakuri kaje kayiwa mahaifiyarka biyayya, itama Yumnatu zamu bata wani cikin y'ay'an mu, idan kuma akwai abinda ka kashe mata ka gaya mana, zamu biya ka, ga wannan ka kaiwa mahaifiyarka, sannan ka gaya mata inji Ni nace mutunci madara ce!_ Jin kalaman yake kamar an buga mishi duguma, bude ido yayi kan yan uwanshi da suke zagaye dashi, ya tashi ya jingina da kujeran da Hajiya ke zaune. Kallon su yayi sannan yace. "Mamie ta lalata min rayuwa! Ta lalata min kome nawa! Hajiya anya Mamie ce ta haife ni?!" Shiru yayi bai kuma magana ba, amma yana cikin damuwa sosai. Cike da tausayin shi, mik'ewa yayi ya haura sama, inda dakin shi yake, ya tsaya. Haka kawai, yake jin a ranshi ina ma da Omar yana raye, yau yayi rashin amini bai san akwai ranar da zai zubda kwalla akan mutuwar Omar ba, sai yau, kallon yadda sanyin hunturu ke kadawa, yake. "Broh! Kayi hakuri, nasan Mamie zata aikata abinda yafi haka" "Sarinah har naje na dawo banji muryanta ba.... Paid before read..... Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148 4️⃣3️⃣"Wallahi duk zaman da nayi da kwana ban saka Yumnah idanuna ba, ban san laifin da Mamie tai musu yakai haka ba sai da kakanta yake gaya min nayi hakuri nayiwa Mamie biyayya. Daga nan na fahimci laifin mai girma ce, sai kudin da ya bani na bawa Mamie!, Tare da gaya min mutunci Madara ce!" . kallon shi tayi na wani lokaci, kafin ta mai da idanunta, kasa ganin yadda Mamie ta shigo da farin ciki, tana tafiya tana murna, ta shiga babban falon gidan, da sauri ya juya tare da bari Sarinah, Mamie na tsaye zata shige part dinsu, tana sauraron abinda Hajiya ke gaya mata. "Me kika gayawa Iyayen Yumnah?" Cikin rashin mutunci ta kalli Hajiya dakuma sauran mutanen da suke falon. "Ce mata nayi indai iyayenta ba kwadayayyu bane, Kar ta aurar min d'a sannan dan na cireta daga rad'adi da zafin talauci na sayi soyayyar su da dubu dari biyu dan haka ina ga saura yar gidan Uwani itama haka zan mata gobe shegu kwadayayyun banza, kwadayayyun wofi." "Garammmm!" Suka ji faduwar abu a bayan su, Sarinah tace. "Yaya!!!" Da mugun karfi, kankace me gidan ya rufe, dole Rahbeel aka kira shi yazo ya duba shi tare da daura mishi ruwa. "Hajiya don Allah kiyi wani abu! Wallahi damuwa tayiwa zuciyar shi yawa, shi yasa ya fadi jinin shi ya haura sosai," Shiru Hajiya tayi tana jin yadda kamen, har da wanda suke y'ay'an maza suna rokonta. A jikin shi suka kwana. Kuma Hajiya ta haramtawa Mamie shigo mata Shashinta. .washi gari. Sammakon Hajiya tayi zuwa garin mu, ina kwance sabida zazzaɓin da yake damuna, ta shigo dakin. Dakyar na tashi zaune ina gaishe, Shafa kaina tayi tare da zuba min ido, kafin tace. "Me yasa kika hana shi ganinki?!" "Sabida iyaka tayi akan D'anta, kuma ta ambace ni da kwadayayya, ni da iyayena Hajiya it Uwa ce! Ni kuma matar da zai aura ce! Zai iya rabuwa dani, amma ita bazai rabu da ita ba. Kuma Hajiya ina ga kawai yayi hakuri inda gaske sona yake toh yayi min adalci, itace rokona dashi " ..abin gwanin tausayi duk yadda naso dakatar da kuka na, na kasa hayewa nake kawai, na kalli Hajiya da itama take kallona nace. "Kin san Allah, Hajiya zan iya rayuwa dashi, amma bazan jure a wulakantani ko dangina akan shi ba! Duk da nasan bai da laifi ko daya amma ya san halin da mahaifiyar shi ta jefa shi ma rahama ce. ..hajiya ina son Uncle Halwani Sosai amma bazan iya daukar cin mutuncin ba, shi yasa na hakura da shi, tunda bashi ne autan maza ba" Ina wannan maganar kuka nake sosai, itama shafa kaina take tana murmushi, sannan tace. "Toh kiyi hakuri dan daraja na mana?!" Kallonta nayi ina zubda wasu irin kwalla, sannan nace mata. "Ki min adalci, a matsayin ki na kakar mu baki daya, yayi hakuri." Mik'ewa tayi sannan tace "an miki adalci Insha Allah babu wanda zai kuma damunki da maganar halwani!" Wani kukan ne ya taso min tana dariya tafito daga dakina da zata tafi aka kamo mata zazzaɓi da kaji, tare da Karyan man shanu, suka bata hakuri Baffa dan Azumi yace. "Hajiya kuyi hakuri, Yumnatu yarinya ce. Kuma marainiya, bamu son muyi mata dole da zai saka tayi mana kallon dan ba mahaifinta bane, amma Insha Allah ni da Adam da kuma Jauro da harisu zamu lallabata, har ta amince,.idan kuma taki Allah ya gama kowa da rabon shi." A haka tayi musu godiya sannan ta dawo gombe, ai kuwa yan koran Mamie suka shiga alakara tare da murnar an fasa auren shi da Yumnah, nan aka samu wata takira Kafaya ta gaya mata. --- "Uwani kwaɗayin ki bai isa ki hakura ba, ai Kinga wacce tasan Darajar kanta da iyayen ta sun janye matakin aurawa dana kuma idan ba kwadayayyun ba, toh ahir din Yarki in ba haka ba zan wulakantata!" Dariya Maman su Khuwailah ta saka gashi gidan an cika ana aikin biki. Kawayenta da Yan uwanta. "Waye ya gaya miki ja da baya da rago yayi tsoro ne? Shirin aikata Alkhairi suke! Khuwailah da Yumnah kaman sun auri y'ay'anki kuwa. Banda hauka da rashin kai, kina nan za a miki kishiya amma kina bin kan mutane da masifa, wallahi idan baki fita min daga gida ba zamu miki shegen duka." "Ohooo! Yarki da ma ta gama karuwanci shine aka zo za a likawa yarona" Fada sosai ya kaure, Khuwailah na Gidan gyaran jiki aka kirata aka gaya musu, babu shiri tazo taga yadda Mamie ke kora rashin mutunci, kiran Rahbeel tayi cikin damuwa da tashin hankali ya iso, yana shigowa yaga yadda ake dambarwa da Mamie. "Kazo kayi waje da ita." Takowa tayi gaban shi, tare da riko hannun shi har gaban Mamien. Wani irin takaici take ji, bakinta sai rawa yaƙe. "Gashi nan! Ba dai Sharahbil bane? Ga d'anki nan! Amma yau bazaki bar gidan nan ba, sai ya biya ni matse ni da tsotse ni da yayi ko kuma wallahi na Bankad'a abinda baki sani ba akan Mah Naz da Mah Liqah." Ta faɗa da mugun karfi sai da gidan ya dauka. "Meye kika dauki Yaranki? Bugun aljanna ko? Mazan da suka fi dacewa da Y'ay'an masu kuɗi? Sune shafaffu da mai?" "Hajiya kina abinda kika gadama, idan kin watsar da auren Yaranki toh ai bazaki iya watsar da na mijinki ba, Huwailah wuce daki, Allah ya kaso miki Manzon sauki Sharahbil, kuje babu kome Insha Allah biki yanzun haka fara, dan ta watsar da na Halwani sai take ganin zata iya wannan haukar. Bata san cewa mu kaifi daya bane, Bama magana biyu. Zaki iya fita ranki shi dad'e Gimbiya" Inji Baffa Nasir, Cikin masifa ta juya gare shi zata fara yace mata. "Wallahi yau ni na dakatar da Habu sake ki, Tunda yaji abinda kika yi akan Yar abokin Ahmad, Ni na hana ya sake ki, kuma kika Kuskura kika zage ni, tabbas wannan shine abinda zaki yi a tsakanin aurenku. . Idan kina ganin karya ne, bismillah!" Kwafa tayi tare da barin, gidan ita kuma Khuwailah ya tura aka kirata ita da Rahbeel, yayi musu nasiha tare da nuna musu bambanci halayyar shi da na sauran mutane wani bai tunzura shi ya fasa abinda yayi niyya, sannan suma sun je har garin su Yumnah, anyi magana da iyayenta sun fada musu gaskiya Mamie tace zata kashe Yumnah, kuma basu ga laifin su ba. Dan sun san ita daya ce suka mallaka, tunda mahaifinta ita daya ya haifa, nasiha yayi musu mai shiga jiki. Sannan ya bar gidan, dan dama matar shi Maman Sadeeq itace ta kira shi. --- Kwanan Halwani biyu ya warware, basu sani ba ya dauki key mota daga shi sai kayan barci, sai garin mu. Tunda yayi sallama, aka mishi iso zuwa dan wani daki a zauren gidan, ya zauna Hardo da kanshi ya shigo suka gaisa. Sannan ya kalli Hardo. "Nazo ne! Ka tausaya min,ka bani ita wallahi bazan tab'a zalintarta ba, kuma a duk lokacin da aka sami akasi, Insha Allah bazan juya mata baya ba, zan mata adalci iya karfina, Hardo bafa a gida daya zata zauna da Mahaifiyata ba, ba zata zauna a gida daya da kowa ba, daga ita sai ni, dan sonka da Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, ka min adalci ka bani ita, don Allah." Yadda yake rokon Hardon duk sai yaji jikin shi yayi masifar sanyi, ga kaunar shi da yake da Yumnah, ga kuma amintar shi da Umaru. Mik'ewa yayi sannan yace. "Ka kawo kuka inda ya dace! Bari na turo maka ita." Ina kwance duk na gama hakura da zan kuma ganin shi Hardo ya d'aga labulen yace min. "Bingel! Ki Kai min ruwa dakin zaure." Dan yasan idan yace na kai mishi bazan fita ba, zuwa dakin matar shi nayi na amshi ruwan na kai dakin da sallama na shiga kamshin turaren Chor. Yayi min maraba da zuwa ban ganshi ba, amma tabbas turaren shi ne, rufe kofar da aka yi yasani juyawa da sauri. Sake ruwan nayi cike da mmki, nake kallon shi. Sai zare idanun nake, tab'e baki nayi tare da kauda kaina. "Baby Yumnah! Gani a gabanki kafaffuna dukkan a kasa zan durkusa miki! Don Allah ki amince da ni bazan miki rashin adalci ba!" Ganin zai zube a gabana na tare shi da cewa. "Kayi hakuri karka durkusa min, kawai kaje kaiwa Mamie biyayya, bawai bana son kasancewa da kai bane, gani nayi akwai masu fushi da fushin wani akanka ne! Ko ya-ya suka samu mafaka toh cutar dani zasu yi dan haka kaje kawai ka zauna da Yar Vice president daughter." Takowa yayi gabana yana matsowa ina matsawa har muna isa bango, janyo ni yayi yana kallon cikin idanuna yace. "Ki saurare ni mana! Kiyi hakuri kinji" Kokarin kwace kaina na fara tare da ture shi, sannan na zabga mishi harara nace. "Bana son karuwanci, kazo kana tab'a ni, dan nan gidan mutanen kirki ne ba Masu son kansu ba, Basu da wata dogon buri sai na wanzan da farin ciki a tsakanin yaransu, dan haka ka tafi bana son ganinka, kaje bana son ka wai dole sai dani zaka rayu! Idan babu kai ni zan iya rayuwa, kuma nayi au....." Ajiyar zuciya n sauke, gani da kaunar kiss, dif na dauke wuta. Rike rigarshi nayi, cikin wani irin kewar shi, har ina d'al-d'algal, ina kuma rike wuyar shi, Hadani da jikin bango yayi, ina tunawa da abinda Mamie ta gaya min na kwace kaina, tare da fasa mishi wasu irin bakaken magana, wanda tunda na fara idanun shi yake rufe, har Baba Sunusi da yazo juya, yana jinnu. Ran shi ya b'aci shima, komawa yayi cikin gida ya tara iyayen shi yayi. "A gaskiya bazan boye muku ba, sonda muke nunawa Yumnah tayi yawa! Karku manta shima namiji ne zai iya juya mata ya rama abinda tayi mishi. Kuma zuciya bazata ji dadi ba. Sannan kuna tunanin dan uwar Amadu tace muku makwadaita sai ku ce bazaku bashi auren Yumnah ba, ai amfanin girma hankali yau da Umaru yana raye bazai fasa ba, sai dai ayi uwar da za ayi. Dan haka aure babu fashi idan yaje ya turo mana dangin shi a fara shirin bikin." Duk yadda soka so hana shi da nuna ai marainiya ce, nan yace musu munafuka ce, idan anyi auren zaku ga yadda karshen k'iyayyar zata koma, sannan tana hauka ne da zata ce sai yayi shadi. Fada sosai, yayi kafin suka tsayar da magana. "Kana tunanin zaka aure ne, a banza. Zaka same ni a banza. Toh idan kuwa kace haka ne kayi kuskuren ka nuna min mazantakarka ta hanyar shi ga shadi, idan ka tsallake nayi tunanin akan makomar ka dani!" "Shadi fa?!" Ya tambaye ni, "Bai maka bane? Ko baka ji abin bane da kyau na kuma mai maita maka, idan bazaka iya ba, jeka kuma koda an baka aurena wallahi bazan tab'a kallon ka a matsayin namiji ba, toh tsaya ina mazantar take, in da gaske kake dole ayi idan bai maka ba, You can go" Daga haka nayi ficewata nabarshi a tsaye, fitowa yayi sallama da hardo yace ya turo iyayen shi, girgiza kai yayi sannan yace. "Hardo a d'aga bikin zuwa nan da wani lokaci, Yumnah tace sai nayi wasar Shafi zata amince da mazantaka na," Zaro Ido Hardo yayi, tare da cewa. "Amma yarinyar nan anyi yar banza, sai da ta gaya maka batun shadin nan toh wan Ubanta yace ba za ayi ba" Dariya yayi sannan yace. "Za ayi fa," Dan haka Ardo ya tura aka mishi Baffa sunusi suka yi magana da Uncle, Shima ya kafe zai yi ai shi yana cewa. "Ai Nima Bafulatani ne! Kuma zai yi a daga bikin nan da bad'i sai ayi kafin nan na shiryawa shadin da kyau, amma don Allah a barnita yazo bikin Khuwailah." Murmushi Ardo yayi sannan yace. " Amma ya zaka yi da iyayen ka?!" "Wannan ba matsalar su bane, tunda muka iya yin al'adar wasu dan niman aurensu, Na Yumnah ce bazan yi ba, ba shi take bukata ba, nayi kuma an gama" Sosai yayi musu bayanin da suka gamsu, sannan yayi musu sallama, tare da barin garin yana nazarin shadin da nace, har ya isa gida. Babban damuwar shi yadda iyayen shi zasu dauki batun musamman Mamie, Koda ya isa bai gayawa kowa ba, Sai Baffa Nasir. Shi ya iya gayawa tare da nuna mishi bukatar ya gayawa mutane yadda zasu fahimta. Dariya yayi sannan yace. "Yarinya mai basira! Wato tunda ka iya auren bayarabiya, kayi al'adar su. Shine itama bari ayi anata. Toh zaka iya jure itacen da suke zubawa mutane? Da zafi fa." Shafa kanshi yayi sannan ya mike tare da cewa. "Karka damu Baffa! Indai kowa ya amince da shafin babu matsala zan iya jurewa har zuwa wannan lokacin. Shi yasa nima nace a bar bikin dai shekara mai zuwa, kasan sabida me? Sabida yanzun bata san girman sonda take min ba, just 15 yar fa, kaga next year tana da 16yrs. Kuma nasan kafin zuwa wannan lokacin ta fara hankali Zata iya yarda da ina sonta a yanzun kuwa idan aka yi zata dauka na damu da wani abu nata ne, shi yasa na yarda na amshi sharadinta, amma idan nayi biris zata kasance cikin damuwa, me yasa nayi tafiyana ashe ba sonta nake ba, tunda na tafi. Sannan har naso a barta tazo bikin Khuwailah amma fir yaki yace zata rasa kimarta." "Mutanen sun san darajar kansu, suna da kokarin kare kansu basu son ka rena su, kuma sun iya amsar bakin su, dan haka na hakura shekara mai zuwa ayi kome a tsanake kafin nan hala Mamie ta nutsu." Sun jima suna tattaunawa, kafin Yabar gidan yana jin wani irin farin ciki kamar an bashi Yumnah. ....... Lokacin da Baffa Nasir ya zo da batun kowa sai da ya razana. *SHAD'I* Murmushi Hajiya tayi sannan tace. "Akan me yasa kuka razana! Ba namiji bane shi? Ko babu Mazantakan ne? Indai har kuna goyan bayan shi ku bashi kwarin gwiwa, ya iya biyan kudin har da motar giya a bikin yar masu daura zani a kwanji." . Nan Hajiya ta nuna musu tana bayan Yumnah, kuma idan yana yi bismillah." Wannan al'amarin da Mamie taji cewa tayi bazai auri Yumnah ba, ai ba yar gwal bace, balle ace sai yayi wani abu, rikici sosai Mamie ta b'allo. Babu wanda yabita kanta, kowa da abinda ya saka a gaba, ana cikin wannan yanayin Kafaya ta iso gidan, babu wanda ya damu da ita. Sai Mamie dan haka, suka kulla tsiya tare da nufar gidan su safiya, wai zasu mata barazana, kasancewar unguwar su, akwai yan jagaliya, koda suka shigo gidan ana aikin walima, nan suka fara niman fashe fashe, Wata kawar Safiya ta kira, dodon. Irin manyan mutanen nan ne, ga kiba ga uban tsayi, yana shigowa ya kalli Kafaya da Mamie. Bulala yasa aka kawo mishi, gayen nan babu imani ya shiga zane su, domin yaran Nura ne lokacin yana niman Safiya, dodo bai san soja bane yazo zai mishi Iskanci shi kuma ya saka belt din shi ya zane dodo bayan nuna mishi shedar gurin aikinShi. Koda safiya ta leko, taga yadda ake zane Mamie da sauri ta fito. "Dalla meye haka? Ka kyale su" Sannan ta koma kan Mamie ta dauko mata mayafinta da zaninta, ta mika mata. "Kinga Turai! Ba wai ban iya rigima bane! Gidanki zan shigo, kuma bana son na shigo da wata manufa a raina. Dan haka koda wasa ki ajiye wannan shirmen, ni sace Yarki Sarinah ce, Kinga babu amfanin yi miki rashin mutunci, dan ina da kunya, amma idan aka tab'ani bani da ita. Dan haka zaman lafiya zan zo muyi ba faɗa ba," Tayi mata magana irinta masu hikima da hankali, gyada kai Mamie ke mata kawai sannan ta nuna musu hanyar waje. Tunda suka shiga mota suke kuka, tare da tsinewa Dodo albarka (😝😆🤣😹😜😛) Dakyar suka isa gida, bikin Kuma ba a fasa ba. ..... Ranar Laraba aka saka Khuwailah da Dilshad, domin dangin Zein sun iso, anyi walima rana Juma'a na mata. Ranar asabar akayi walimar maza bayan an daura auren. Khuwailah da Sharahbil, Abubakar da Safiya. Ai Mamie kamar zata mutu ita akayiwa kishi, sa'ar yarta ta uku, kuka tayi shi kamar zata yi hauka, tana ji tana gani aka yi kome washi gari aka kawo mata kayan uwar miji, daga gidan Dr Bello. Aka kuma cigaba da budar kai. Dakyar take iya boye kishinta da damuwarta. Abun haushi ganin yadda Papa da Sharahbil tare da Halwani suke shiga iri daya ne, kome daya hatta agogon hannun su. Haka ma Sarinah itama lace ɗinta sak irin nasu. Biki akayi na fitar hankali, dan tun da Baffa Nasir ya gaya Papa kome, ya shiga turowa Marwanatu kudi na hidimar, dan abincin ma da aka girka daukar haya akayi, daga hotel. Bayan an gama aka ɗauki amarya aka kawowa Mamie, Amaryanta tare da bata amanarta. Haka akai Khuwailah gidan Rahbeel da yake, cikin Estate din, dan suma familyn unguwar su daya ce inda suke zaune a Estate guda. Ma'arufa bata nan, dan haka aka kai Khuwailah Shashina wanda yasha gyara sosai, domin gidan sama ne kuma dakuna uku a sama da kitchen, haka ma kasar uku da kitchen, sai ya barwa ma'arufah sama, ita kuma khuwailah aka bar mata na kasa. Dole ta main idan fita.... Paid Before read. ama: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148 4️⃣4️⃣"Wai me yasa kike haka ne karimah? Wannan ba girmanki bane, me kike so yarinyar nan ta dauke ki?       Kefa ba yarinya bace, amma dube jikinki! Don Allah kiyi hakuri ki daina biyewa zuciyarki tana hango miki abinda ba shine ba"     Cikin rudaddiyar kuka ta kalle shi tace. "Shikenan! Sun jima sun baka kasha, Habu Ni kake gayawa abinda yayi maka sabida kaci kabu? Dube ni da kyau nice turai dinka fa?"   Ta fadi haka tana me riko fuskar shi, ta bashi tausayi amma sanin babu ikon yayi mata wani abu, ya janyota jikin shi ya rungume ta.    Aikuwa ta kuma narke mishi, tana fadin. "Gaya min me kake so nayi yadda zaka fara surutu da karfi idan kana kaina?!"    Janye jikin shi yayi cikin takaici, yace. "Ya ina taroki kina kuma ballewa? Dama kuce makale kika yi mana, ai hoo. Toh kuwa zaki mutu da bakin cikin mu, dan yanzun na fara sumbata ban da abinki mey...."          "Dakata min! Kasha ruwan gind!!?" "Ke ni bana son shirme! Wannan wani irin Iskanci ne? Zaki sani a gaba da fitina na hanaki, gyara naki ne? Ko nace karki gyara ne? Ko na miki iya da gyara kanki ne? Wallahi zan sab'a miki." "Wayyo Allah na! Na shiga uku na lalace! Shi kenan. Alhaji Abubakar yaci sa'ar Yarshi yana zagina har da niman dukana, innalillahi wa'inna ilaihi rajioun, nice yau duniya ta juya min baya."            Ko kallonta bai yi ba, Yasaka mai zai fita. Ta fashe da kuka, tana cewa. "Allah sai ya saka min, ka gama dani ka auro yar jinjinra kana wulakantani."        Zagi masifa ita daya, kamar wacce akawa wani abu.          -- "Sis! Meye kike ganin ya dace mu taimakawa Mamie dashi dan zan koma bakin aiki na, tunda babu batuna!" Ya karasa a sanyayye, yana kallon Sarinah, shiru tayi cikin tausayin yayan nata, ta sauke ajiyar zuciya tace. "Halin Mamie sai ita, babu wani abu, kawai kayi tafiyarka. Nima nan da kwana goma ina zuwa! Sai batun Yumnah don Allah karka bari wani ya shigo tsakanin ku" Jinjina mata kai yayi, sannan ta barshi a falon shin ta fita, swipe din wayar shi yayi, idanun shi ya sauka akan hoton Babyn shi, tashi yayi ya faɗa ban daki yayi wanka sosai, sannan ya fito ya shafa cream da body Flash, sanan ya shirya tsaf cikin. Gezne sky blue!  Whiter nabuck  shoe, ya fito bayan ya fesa turare.              A hankali ya sauko cikin yanayin shi na sanyi ya duka tare da ɗaukar gyad'an da yake gaban hajiya yace. "Bari na duba wani sako a wani kamfani"       "Allah ya dawo da kai lafiya." Ta fada tare da sake murmushin jin dadi dan tasan gurin Yumnah zai wuce.            Kasuwa ya shiga yayi mata sayayya sosai, sannan ya juya kan motar shi.            --- Tafiya nake amma bana fahimtar abinda Asabe take cewa akan saurayinta da aka kawo kayan na gani ina so. "Annde wannan wani irin damuwa ce da za a miki magana kiyiwa mutane wulakancin da ranki ya raya miki." Murmushi nayi cikin nutsuwa na juya idanuna , tare da saukewa akan shi yana tsaye ya hard'e hannunshi a kirji. Wani irin abu naji ya diro min, iya haduwa ya hadu. Sunkuyar da kaina nayi da na iso gurin shi zan wuce. "Abokin Abban! Ake gasawa?" Cak na tsaya toh meye laifin Uncle? Na gaza fahimtar Kuskuren shi, tsayawa nayi a gabansa ina wasa da wayar chajina dan shi naje karb'owa. "Me yasa mu wutarku?!" Caraf Asabe tace mishi. "Ai ya lalace ne, garin sare bishiyar dabino." Gyada mata kai yayi, sannan ya kalle ni ganin bani da niyyar kula shi yace. "Shigo ina son magana dake!" Sannan ya leka cikin motar ya dauko kudi masu yawa ya mikawa Asabe. Ta amsa tana ta godiya. Da sauri ta shige cikin gidan tana murna, "Don Allah shigo mana" Ba musu na shiga cikin motar, sannan na gyara zamana ban rufe motar Ba, kallo na yayi na wasu lokuta kafin ya riko hannuna ya daura a kirjin shi. "Ji yadda yake bugawa! Yumnah tsakani da Allah! Kika hora ni, Kuma kinyi min abubuwan da zan iya rabuwa dake amma na kasa, kinsan dalili? Sabida sonki halittace ne a zuciyata." Tausayi ya bani! Amma kuma bana jin a raina zan iya samun damar da na samu akan shi, a hankali na janye hannuna daga kirjin shi, ina kallon waje, yadda yara suka fito sabida labarin da asabe ta basu. Manemin Yumnah ya bata kudi, kunya ce ta kama ni Amma shi ko a jikinshi, fitowa yayi ya kuma diban wasu kudin, ya raba musu. Sai da ya raba musu sosai sannan ya dawo cikin motar, cikin hikima yaja murfin motar ya rufe tare da tadda motar zai bar kofar gidan wallahi na san halin kayana bai da sauki idan muka keb'e. A razane na kalle shi kamar zan fasa kuka, nace. "Don Allah! Karka kai ni wani gurin!" Kashe motar yayi sannan ya janyo ni jikinshi yana cewa. "Babu inda zan miki, na kasa hakuri ne dan banyi niyyar zuwa ba, sai shekara mai zuwa ba," hannun shi ya saka a fuskana ya matso dashi dab nashi yace. "Ina kewar ki!" Daga haka bazan ce naso ya raba bakin shi da nawa ba, kara rungume shi nayi, ina sauke ajiyar zuciya. Tare da wasu irin kwalla na zuba daga idanuna. Kwana biyun nan ina kewar shi. A sannu yake shafa bayana har ya tabbatar nayi shiru, sannan ya janye ni daga jikin shi dan yaji motsin namar wandon shi. Kaina a kafad'arshi, ina wasa da hannuna a kirjin shi, na. Daga ni har shi babu wanda yayi magana, sai dai shirun mu ya fidda ma'anoni na musamman, sai da muka fi awa daya kafin na janye kaina na shiga ƙoƙarin fita daga motar ya rike hannuna, yana kallona, sabuwar layin mtn ya mika min. Tare da cewa. "Ki saka a wayarki! Sannan ga Atm card dinki, na bank din da na mai da miki kudinki ne. Idan kina da bukatar wani abu zaki iya ke bari, na fasa baki. Sabida kudin wancan mugun abinne ma, maganar karatunki ina ga zaki koma makaranta, amma ban sani na ko anan ne ko zaki bi Hajiya zu..." "A'a bani zuwa ko ina nan zan zauna abuna, kawai dai zan duba na garin nan na fara zuwa." "Ni a burina ki tafi! Makarantar ki kare Secondry school! Dan matukar kika shigo gidana babu ke babu karatu, iya gaskiyar kenan!" Murmushi nayi tare da kallon shi nace. "Kana da tabbacin zaka same ni ne? Ko kana da yakinin zaka iya tsallake Rijiya Da Baya Sakamakon shadin da kasha, Uncle Halwani a take zaka zube idan kaji sanda." "Ke baki iya kwararra gwiwar mutum bane?!" Ya Tambaye ni tare da tsare ni da ido. Kama hannun motar zan fita ya riko hijab dina, juyawa nayi ina kallon shi. "Ya zaki tafi? Bayan bamu gama magana ba?!" "Maganar kace bata da wata fa'ida, sabida ciwon kai zai sani, makarantar kuma bana so! Sabida har yanzun ina nan da halina kawai kare kaina nake da abinda ke cikin wandon maza, don Allah ka barni da karatun nan, dan wallahi zan iya cinye har shugaban makarantar ma" . murmushi yayi sannan ya k'ada kanshi. Yace. "Toh ba damuwa! Amma maganar bazan iya shadi ba wallahi bai taso ba, dan zan iya" Cikin jin haushi na zabga mishi harara nace. "Me yasa kake ji da kanka ne? Kai waye da kake jin zaka shiga wasar mutuwa! A madadin kace bazaka shiga shadin. Kai da zaka ce bazaka shiga ba, ko za ayi wani abu toh Allah ya baka sa'a" .... Dariya yake har da kifa kanshi a samar motar shi, yana kallon yadda nake masifar, fisgo ni yayi zuwa jikin shi, na fashe mishi da kuka ina make damtsen hannun shi. "Toh meye kuma na kuka? Ke da kike son na karaya shine kike kuka kar na bari a dake ni da sa da kenan?!" Ban iya bashi amsar da yake bukata ba, domin duk yana dasu. Kuka ne kawai nake mishi, yayi juyin duniyar nan nayi shiru fir naki, sai da ya kunce wandon shi ya tura hannuna ciki. Da sauri na cire, ai kuwa ya fashe da dariya, tura mishi baki nayi ina kunkuni. Haka ya biye min, nayi ta bashi ciwon kai. Da wahala dakyar ya lallabani sannan na amince zan fara makarantar, amma da sharad'i, idan wani yayi min kyau dole na bishi zaro idanu yayi cikin mamaki jan kumatuna yayi sannan yace. "Baki da kunya ne?" "Yana kunyar dankalin Ardo!" Na gaya mishi. Gaskiya nima yanzun nake ganin wautana da nace sai anyi shadi! Gashi nan wai bikin sai nan da shekara daya, tura baki na kuma tare da gaya mishi wautana, murmushi yayi sannan ya cigaba yana kallona. Dakyar ya tafi, bayan ya sauke min abinda ya kawo min. Yan uwan Abba da suka ga haka, sun kuma tattaunawa, inda a ranar suka cimma matsaya daya, inda suka nuna babu wani amfanin ajiye magana sai nan da wata shekara, akwai shiga hakkin tunda ba kasar yake, kuma ya nuna musu yana son na cigaba da karatu na. Kawai Baffa Saddam aka kira yayi kuma kira Uncle ban sani ba. Kawai ina kwance, goggel tazo tafito dani, aka watsa min madara wanda aka zuba mishi lalle, aka yi ta wanke Ni da madara, dan dama aikin su kenan kullum sai nasha madara da garin kurkuku. Dakyar suka barni na huta, zuwa dare aka kuma kwab'a lalle da zuma tare da kwan kazar gida, aka goge ni dashi tass. Sannan na kwanta, da asuba ruwan lalle da turaren miski aka sani nayi Wanka dashi. Sosai ake durje ni da kayan kamshi tare da madara, ina sha sosai. A cikin sati Daya da suka ware domin gyara min jikinta. --- A gajiye ya shiga cikin gidan su, ya samu ana rikici da Mamie, zuɓewa yayi a samar kujeran falon yana jin ba'asin abinda ya faru. .ita lallai sai da Papa ya kirata da sunan love, mik'ewa yayi tare da kallon Papa da ya gama cika, yace. "Papa! Minti nawa ne ka kira da baby!" "Toh shikenan! Baby sunan yayi miki?" Shiru tayi bawai yayi mata bane, cikin damuwa tace "nima suna na zaka sauya min, daga Basira zuwa mai dad'i." Girgiza kai yayi dan ya gama gajiya da halinta, kawai yace. "Toh Sirah!" Ai kuwa ta shiga bude kanana idanunta, ita nan an kirata da romancing name. Take kanta ya fara rawa, ta koma d'akinta ta shiga wanka. Yana ganin ta bar falon ya wuce gurin Amarya, tun da ta bude mishi kofa ta cire mishi hula tare da cewa. "Eyye na cire! Wallahi sai ka biya ni ai kace idan na iya cire maka hula sai ka biya ni, idan kuma na kasa." Kashe mishi ido tayi, ya kai hannu zai cafkota ta gudu, ashe basu rufe kofar ba, dan haka suka shiga wasan so, tare da guje guje. .... A can Dakin Mamie ta ajiye shi, koda ta fito wanka ta samu har ya fita, a guje ta fito da towel. Tana isa bakin kofar ta juyo muryan Papa yana cewa. "Wallahi Fiyyah ki tsaya, idan na kama ki, zaki rena kanki dan zan baki wahala kafin na kyale ki." "Wayyo Allah na! Zoka ga nan dina kai kaiyi yake," Ta nuna mishi nononta, dan ta juyo zata mishi magana taga Mamie a tsaye. Da sauri yayi kanta, aikuwa ta ciro mishi nonon, ya ganshi shar dashi, a hankali ya kai bakin shi, tare da kallon, cizon lip ɗinta yayi tare da cewa. "Auuchw! Ba nan ba, nan!" "Ina ne? Gaya min!" A kaikace ta kalli yadda Mamie take kuma lekowa, tace. "Nan!" Zaunar da ita yayi a dinning table, ya bude kafarta. Tare da zaro pant dinta. Ya wangale ta. Tare da kaiwa gurin wani irin Wasan kiss. Aikuwa Safiyya tace. "Awwowww." "Wayyo Allah na! Na shiga uku na lalace! An gama cin amana ta, Wallahi yau sai kin bar gidan nan shegiya karuwa, ashe abinda kuke kenan, daga nono sai nan kuma, yar banza nakira dole ki bar min mijina." Aikuwa ta shiga masifa da ihu, turata waje Papa yayi tare da rufe kofar, ai kuwa ta dinga dukar Kofar tana ihu, duk ana jinta. Amma babu wanda ya shiga cikin alamarinta. --- Tun bayan sallah asuba, suka koma barci, dan shi kan yaso ya kuma komawa na biyu, dan a matse yaƙe, amma Huwailah ta sa kuka. Dole ya rage zafi sosai ya murjeta musamman kirjinta da suke fisgar shi. Karfe goma suka ji ana buga kofar gidan kamar za a b'alla, A hankali ya zare jikin shi ya saka jallabiyar shi ya fito, ko ba a gaya mishi ba yasan Rukayyah ce, bude kofar yayi ya ganta har tana wani irin cira. Juyawa yayi zai bar gurin ta riko wuyar shi. Juyawa yayi a fusace kamar irin angry lion din nan, dole ta sake shi ya koma abinshi dakin Huwailah. "Dole ka kurmance mana ba yau kaci yarinya karama ba, ko kunya bai ji ba, ya kwana da yarinya Karamar." D'aga kafad'arshi yayi tare da shigewa d'akin. " Wallahi sai na kashe ku yau." Ta shige kitchen ta dauko wuka, yazo tayi ta ihu da masifa, abinda ya tashi Huwailah a tsorace kenan. A firgice ta fito gadon, mutumin na ganin yadda nonuwa suke dancing kawai ya rungume yar matar shi, duk yadda taso hana shi, sai da yancinta don ranshi. Bayan yayi mata wasu wawanci sau Uku. Duk da kasancewar shi Likita, bai hana shi jiyar da kanshi dadi ba, dan yarinya ta haɗu, tayi kuka har ta godewa Allah. "Idan baki saba da fitina ta ba, wallahi auro mai irin halina zanyi kullum nayi mata ci uku, tare da kasheta na tsotse ta,. Sannan na goyata." Daga waje tace. "Mugu mayyen gindi dama kasaba sabi-sabi, ke kuma zaki fito sai na kashe ki!" Kallon shi Huwailah tayi kamar zata yi kuka tace. "Wai zata kashe ni." "Kice mata gaki kina cin mijinta!" Ware ido tayi tana girgiza kai, "Mama ta hana mu!" Ta faɗa a raunane. ",Fada ko na sab'a miki!" Ya daka mata tsawa, duk sai ta birkice, kamar zata yi kuka tace. "Oho dai kafin nan sai na gama cin Bur! Mijinki, yanzun ma shi nake ci dan gani a kan shi " "Shegiya karuwa zaki yi abinda yafi haka ma, sai na shigo ma!" Ta shiga ƙoƙarin fasa inda zai kaita, cikin dakin. Daukarta yayi suka shiga ban daki, sai da suka yi wasan su son ran su kafin suka fito. Nan yayi ta mata wasu abubuwan tun tana kauce mishi saboda matar shi har yanzun tana Bala'i. "My bon-bon! Kalli kanwarki taki sauka daga dokin naki." "Ayya Yaya Rahbeel ciwo yake min,!" "Ok ba damuwa!" Yace mata tare da taimaka mata ta saka kayanta, dan shima yasan yarinyar tayi kokari. Sannan ya fito ya kama hannun matar shi ya wurgata a daki, ya rufeta ihu da masifa yasha har da su Karuwan namiji. Wayar shi ya ɗauka ya kira Maman Huwailah, suka gaisa sannan yace mata. "Aunty Uwani! Don Allah ko zamu sami abin karyawa ne! Baby Wailah bata jin dadi ne, kuma can gidan Mamie bana tunanin zamu samu" Murmushi tayi sannan tace toh ya bawa Huwailah waya. Koda ya bata, kuka ta saka tare da rasa abin fada. "Ya jikin naki!" Cikin tsiyayyar hawaye tace. "Mama don Allah kice na dawo gida, don Allah kinji Mama matar shi wai zata kashe ni." "Karki damu bazai tab'a barin tayi miki kome ba, yanzun zan turo Ammar da abinci. Kici Sosai akwai farfasun da za a hada miki karki barshi ya kwana ki cinye yau!" Haka tayi ta gaya mata yadda zata yi tare da nuna mata ta jure halin da take ciki, yanzun haka Mamien su tana can tana haukar kishi, ta kwantar da hankalinta tabi mijinta. Zata ji dadin shi, wannan zafin da take ji, na wani lokaci ne da zaran an kwana biyu zata daina jin kome. Sannan banda lalaci da rago ta karta nuna ta gaji dashi domin zai iya daina sonta, sannan tayi ta tsarki da ruwan zafi, da dan gishiri ta duba kitchen ɗin ta. Akwai gishiri, tayi mata nasiha yadda zata rike mijinta, ta kuma gaya mata karta gayawa kowa matsalar ta, inda ba Hajiya ko Sarinah ba, sai kuma ita da ta haifeta. Tayi mata fada sosai, har da nuna mijinta so a gaban kowa karta sake ta boye shi din natane, duk wani dabara sai da ta gaya mata. ......... Wato Mamie dai Allah lamarinta sai du'a'i, domin kamar mahaukaciya ta koma, tuburan take gayawa kowa abinda Papa yayi mata da Safiyya. An nemi Rahbeel ba a same shi ba, dole aka kira Dr Bello shi yayi.mata alluran barci, ya gaya musu tana cikin damuwa. Jininta ya haura sosai, dan haka a kiyaye b'ata mata rai. Haka suka ci-gaba da kula da ita har dare tana farkawa taga Sarinah da Halwani tare da papa, kuka ta saka musu tana gaya musu Abnda aka mata, wanda dama dole ne ya akan amarya amma ita gani take amanarta aka ci. Tunda ita bai tab'a mata abinda yayi da safiya ba, tana gani ya kai bakin.... Rufe mata baki Sarinah tayi cikin damuwa. "Don Allah! Ki bar wannan abinda kike aikatawa, meye amfanin bad'i ba rai, kowa yasan dole amarya kwana uku take, sannan keda Kike samu Papa yana kula da damuwarki me yasa kike abinda bai dace ba,.... 🙄🤔Gaskiya Ana cin amanar mu Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan ne. 4️⃣5️⃣"Aunty wannan abinda kake bai da wata fa'ida balle kyautuwa, nasan ba a kyauta miki, dan ba kowa ke iya jurewa ba. Sannan Ni ban tab'a zaman kishi ba, kawai na dauke shi a matsayin kaddarata ce, .... .idan yayi miki laifi na miki kishiya bai dace kina muzantashi haka ba, Sabida ko babu kome uban Y'ayanki ne. Kuma mijinki ne, wallahi ban tab'a ganin irin wannan rayuwar taki ba, kishinki ya munana. Don Allah kiyi hakuri ki...." "Ke dalla yi min shiru, an ce miki ban san ki bane, keda mijinki da ya mutu ma, hana shi sukuni kika yi. Wallahi sai na d'ad'ata ki!"         Kallonta Safiyyah tayi zata yi magana, makalewa maganar tayi sakamakon hango Mamie da wata gutsirarriyar night gown. Da gudu ta wuce su tare da kunshe dariyar da ya taso mata, domin gown din irin me dan mitsitsi pant ne, wanda gaban shi yake da dan fadi bayan kuma siriri zai bi labin duwawunta.           Ta gefe da gefe ake daura pant din, tunda ta shiga dakinta take dariya, tare da zama akan gwiwarta. Dariya take kamar cikinta zai yi ciwo ina dalilin wannan kishin wallahi bata shigo da niyyar lalata gidan Ambassador ba, amma gabaki daya uwargidan shi ta haukace mata.         ....... Kwance nake ina kallon Khuwailah, tana chat da mijinta sai zuba maganar banza suke, tare da bashi labarin yadda tayi missing,               . Sosai suka hautsina kansu, ina jinta tana Groaning, juyawa nayi na kalleta a hankali, naga tayi nisa dan wasu irin kalamai suke musayar shi, tun suka voice not suka koma video call, rufe kaina nayi sosai suka gama karatun su. Ina ganin ta mike zata ban daki nace. "Banza! Daga ke har Uncle Rahbeel din. Wallahi kun bani dariya! Jarababbu kawai!"       Kwal-kwal tayi da idanunta zata yi kuka, tashi nayi ina kallon ta, nace. "Jeki yi wanka ki fito, tunda kun cinye juna a waya!"     Da sauri ta shiga tayi sannan ta fito, zama tayi tana goge gashin kanta, na kalleta a nutse nace. "Karki kuma yarda kuyi irin wannan rayuwar, dan bazai gamsar dake ba, idan ma kina jin wani abu kanshi ki kirashi kice yazo, sai ki kashe wayarki.            Wallahi a gidan nan zai kwana, bawai kiyi ta matse cinyarki a banza ba, duk jarabarki wallahi baki launi ba, amma bana jin zan iya wannan rayuwar, zan dai rikita mishi lissafi. Tare da daukar hotunan na, na tura mishi tare ke Nifa wallahi idan Uncle ya shiga hannuna ya kade har ganye shi, domin babu wanda ya isa ya dakatar dani akan shi.              Idan ana ci ta baki sai na cinye Ba d'inshi balle ma nasan da haka zan iya, kawai matsalar shine wancan mahaukaciyar matar sa, dan zan iya mata rashin mutunci ba tare da naji kome ba.      Yanzun ba da bane,.ban ga amfanin wayewa ta ba, sai da Aunty hidiya take tunanin abubuwan da zanyi da na kwaci kaina."   Kallon tausayi tayi min alamun itama ayi da ita nace. "Toh don Allah bar min wannan kallon dan yana sani jin kunyar kaina!"    Haka na cigaba da mata bayani da halin da nake ciki amma ban tab'a jin na yi wani abu ba, kawai na bar shi na wani lokaci ne.                  --- Kafaya ta shiga garin Tokyo dakyar tasamu mijinta, tare da bashi hakuri, dariya yayi sannan yace. "Ba zaki sauya ba! Bazaki taba ba, kin dawo ne dan kinji an fasa aurena, bawai dan kin dawo ki bani hakuri da hakkina bane. Luk bawai ban iya fada bane, na iya bawai ban san meke faruwa bane, kawai bana son damuwa ce, Linah kin watsa min hot water, bai dame ni ba, kawai sabida baki gabana, dan tun daga ranar da kika nuna min sakamakon hana Yumnah nono nasan inda zan sanyaki.                Linah, kin bani kyauta na musamman, shi yasa yau nake zaune dake, amma bawai dan kin isa ko dan Mamie ta isa ba, ko dan Iyayenki su nasu kuɗi bane ko yan siyasa a'a sabida little Yumnah.        Zan cigaba da zama dake ne, kamfin Allah ya bani wacce ko cinnakan gidana bazata iya cutar dashi. Ki koma gidan da na bar miki and kar na kuma ganin kafarki a nan, in ba haka ba zai iya shafan auranki."                Fashewa tayi da kuka, tare da zuwa ta daddume shi, yammmmm yaji jikin shi yayi,. Ture ta yayi tare da shiga motar a wanda ya ci Uban Na Safiyyah. Idan kuma ta bangaren girki ne, ba halin Safiyyah tayi abinci zata shiga kitchen ta zuba yaji ko gishiri. Ko kuma sai ta daura girki ta kashe gas din, karshe da Papa ya fahimci rashin mutuncin daga Mamie ce, sai ya dauki matarsa. Su tafi cin abinci a waje yayi ta nuna mata gurare. Basu dawowa Sai kusan karfe ɗaya ko biyu suke shiga gida a gajiye. Hajiya kuwa an maida ta kamar kotu, domin kullum sai an zo Shari'a, har ta rasa ya zata yi da Mamie, gashi itace bata da gaskiya amma yadda take nunawa ita ce da gaskiya ya masifar. Ga wani mugun halin da take nunawa sanda yayi masifar tasiri a zuciyar Safiyyah, na nuna ita tayi karatun boko mai zurfi a cikin turawa da arna, sannan tana da arzikin da mijinta ma sai ya sara mata. Ita tasan darajar kanta. Tun bata auri Ambassador ba aka mallaka musu dukiya na fitan hankalin, wanda gadonta dashi ta taimakawa Papa yake matsayin da yake. Sannan ko yau Papa ya fadi ya mutu dukiyar shi ya zama nata da na Y'ayanta, kuma kome nasu ne, dan haka Safiyyah ta zauna temporary, karfin Y'ay'an ta masu kishinta su zo, suyi waje da ita. Ita da ta taso cikin daukaka da darajojin masu yawa. Ita taso gidan da akwai kudi ne da aka san darajar kudi dan ko yar babyn wasan yaran gidan su ana dinka Mishi riga da nera dari biyar zuwa dubu. Tana da kudin da zata saka a b'atar da ita a duniya, tana da ilimin boko da rayuwa tasan abinda Safiyyah gidahuma bata sani ba, maganganu masu matukar haushi da firgice kwalkwalwa take gayawa Yarinyar dariya Safiyyah tayi sannan tace mata. "Alhamdulillah! Nagodewa Allah da duk wannan daukakar da kike dashi, bai sanya miki gindin ki dadi ba, sai gindina. Toh don Allah ki ajiye dukiyar Ni kuma na ajiye gindina kiga ikon Allah, tsohuwar banza kawai dan ina kyale ki bawai tsoron ki nake ji, ba. Dukiyar banza dukiyar wofi, da kinsan kina da ita wallahi mijinki bazai tab'a kallona a mace ba. ..... amma dake sonka da don zuciya ya rufe miki ido kike gaya min kin fito gidan dukiya, ai gidan miji da gidanku ba wajen Alfahari bane, sai ka mallaki naka na kanka, sannan Daukakar ya zama na banza, tunda gashi yau kin kasa rike mijinki, darajojin ki ya zama na kawai, tunda na tafi da darajar da kika rasa. Wallahi da zaki daina alfahari, da kome yayi miki dai-dai ina amfanin nunawa duniya kai wani ne, bayan ga mijin nan baki ishe shi kallo ba. Sannan Yaranki da kike gaya min zasu zo! Hahhh! Maganin biri karen maguzawa." Daga haka ta bar gurin, ranta sawai domin kuwa ta gaya mata mai zafi. Amadadin mamie ta nutsu sai ta kuma fantsamawa, Iskancin da take yaci Uban nada, itama Safiyyah ta zauna tana nazarta yadda zata rama abinda Mamie tayi mata kawai, ta haɗa maganinta tasha wanda bazai cutar da ita ba. Dake ta amshi ragamar girkinta, kawai tayi ta shige da fice, bata bar kitchen ɗin ba sai da ta gama kome ta juye ta kai d'akinta ta rufe ko ina tana rayawa a ranta sai tasanya Mamie kukan da hauka, da dare bayan sun gama cin abincin, ta kwashe ta kai kitchen, ganin Mamie tayi a bakin kofar ta, sanye da wata irin gown mai budaddiyar kirji, had'iye yawun takai ci taya lokacin da taga Safiya sanye da wata bom short na jeans. Sai rigar da kadan ya rufe cibiyar ta, tayi wani irin parkin din gashinta gefen kai tasaka wani bam ta rike gashin dashi, kallon juna suka yi. Dariya ce ta kama Fiyyah, ta kalleta sosai, har da Hill shoe! Wucewa tayi tare da barin kofar a bud'e, kamar ta tafi ta dawo ta makale, tunda safiya ta shiga. Papa ya warware gashinta yana wasa dashi, ita kuma takai hannunta cikin wandon shi, tana wasa dashi, kafin kace kwabo ta birkita bawan Allah (😹😹🤲🏻 Allah ya shirya Fiyyah) Sosai take wasa dashi da taga haka bai mata ba dan baya magana, kawai ta ta fiddashi ta saka abakin ta, jin dumin bakinta, ya sashi saka ihu. "Don Allah! Karki cinye min arzikina, haka ma ya ishe ni, wallahi bani da abinda zan iya biyanki, kai Jama'a yanzun nayi aure ashe shekarun da nayi duk ba kome bane, Wayyo Allah cinye ni a hankali gani a hannunki!" Daga waje tace. "Algungunmi! Tsohon najadu, haka zaka kare, Insha Allah badai kasa gindi a gaba ba, toh wallahi wando da zaka saka sai ya fi karfin ka, mugu kawai, kuma ban yafe ba. Shegu yan iska. Wannan yarinya shaidan ma tsoronki yake ji." Zagin su take sosai tare da lekasu, d'ago kai Fiyyah tayi tana murmushi dan ta hango inuwarta. Kawai ta juya a hankali ta zuwa friji ɗinta ta dauko ruwan sanyi, ta sheka a jikin window. Aikuwa Mamie ta fasa ihu, tare da niman gudu, kawai santsi ya kwashe ta ta fadi. Ya manta ya cire abar a cikin wando da sauri ya fita, kawai suka yi ido biyu da ita tana kokarin tashi yana fita, cikin bakin ciki tace. "Dalla maida limamin ka masallaci, tsohon banza, ka fita da abu zagal-zagal, kai gaka kana amarci da hanjin cikinka" . Tas tayi mishi, tare da zage Safiyya, ai kuwa Safiyyah tayi fushi tare da rufe Kofar, shima ya huce fushinsa akan Mamie inda yajata har dakin ta ya watsar da ita, ya zageta tas tare da mata Barazana, da aurenta. ....dake tana da tsoron kar ya saketa tuni ta nutsu, shima yaje yana rokon Safiyya tabude taki dakyar da alkawarin baza akuma ba, ta bude suka shiga shafin kauna.. Sam gidan yaki dad'i, Safiyyah bata son rigima amma kullum sai Mamie ta sanyata magana karshe ta daina biye mata, sai dai tana haukata mamie ta hanyar, zaka kananun kaya. Makeup na fita hankali, gashi har gurin gyaran jiki take zuwa, tare da Papa ya biya kudin ayi mata heena, da hair dress,. Sannan har cikin Makka take zuwa sayo kayan mata, tunda ta fahimci mijinta baya da sanya a wannan ɓangaren, shima Papa yana kamanta adalci. ---- Tunda Rahbeel yace zai zo, Muke aikin hada abinda zai ci, muna gamawa ta shiga wanka sakamakon gyaran da aka mata tayi wani mugun kyau, haka muka shirya. .da yazo bayan yaje ya gaida Mamie, nan ta sauke mishi kwandon bala'i, da masifar dake cikinta ta gaya mishi abinda ake mata bai iya boye mamakin shi ba, sai da yayi dariya sosai, sannan ya bata hakuri da yaga zata rike shi ya kauce yabarta da rigimarta. Tunda muka shiga aprtment d'inshi dake kusada Uncle Halwani, muka jera abincin a table, nayi mata sallama ina dariya nace. "Yau akwai kwanan d'aga kafa dai! Ai Na tausayawa dur.... Wata Alkur'ani zaki ciyo kamar tuwo, Ni dai nayi nan!" Ina juyawa muka yi ido biyu dashi da da sauri nayi kasa da kaina ina dariya, ina fita. Ya isa gare ta yace. "Matar Doctor ya dai? Ko kinji tsoron abinda Matar Agent ta faɗa ne" Girgiza kai tayi sannan ta gyara tsayuwar ta tace. "Muje naga sakonka d'azun Hajiya tasamu mun gyara, amma." Rungume ta yayi ta baya, tare da matsa nonuwarta da suka cika mishi hannu yayi, yana jin yadda suka kara girman. Janta yayi suka zauna sannan yace. "Feed me! Kafin mu shiga daga cikin nan keda yau naki ne." Kar'ar wayar shi ya ji, ya ciro tare da dubawa. "Mayen gindi ka manta da hakkina ne zaka kwaso kwafa ko toh gani. A hanya. Sai na hanaka ci...." Katse kiran yayi, tare da ɗaukar matar shi suka shiga ciki, ruwan wanka ta haɗa mishi, dukda yaso suyi tare amma taki, dan yaga ta firgita sosai, duk sai ta bashi tausayi dan ma kar tafita Ma'arufa ta sameta a bandakin ta zauna har ya gama wankar suka fita, ta cire mishi kayan shi, ya saka tare da taimaka mishi ya Safa mai, sosai ya ta gyara mishi ban dakin da kuma closet d'inshi. Suka fito daga cikin dakin. Sai da taba shi abinci yaci ya koshi, sannan ya shiga. Kunnota yana matseta son ranshi, yana lugwaigwaita ta, tare da tura hannun shi cikin Gabanta, tun tana ture shi har ta barshi tare da bude mishi kafarta, sosai yake wasa da ita, zai wani irin ruwa da yake bulbulowa daga gabanta, gabaki daya ta sauya mishi wani irin armashi yaji takara mishi, ya had'iye yawu ya kai sau goma, gani yake kamar kafin ya tura Babbar Yaron shi cikinta ruwan ya kare, sai dai kash yaga ruwan bana kare bane. ....... A hankali ya cirota tare da zabga addu'o'in ya shiga turawa tana mishi wani irin kuka mai dauke da makaman nukiliyar kaunar shi, bude mishi tayi sosai yana shiga a hankali, tana kuma mirgina kai kamar wacce take cikin lambun zuma. Shafi cikinta yayi har zuwa farjihta ya d'an lallaiya pin dinta ta sake wani irin kara, tare da motsawa aikuwa ya tunkude babban Yaro ciki. "Wowwww! My Heart! Yarinyar nan zaki kashe ni sa dadinki wallahi." Magana yake bai san abinda yake ba, sabida yadda yake buga mata wutsiyarshi, dick d'inshi suna tabo bombom ɗinta. Cikin mayen son mijinta take bude mishi jikinta tare da nuna irin jin dadi shi da take ba tare da ta gaji ba, tare da sauke wasu irin kwalla da ya kuma sussuta shi da gigita mishi hankali. Ya d'agota daga kwance ya mai da ta kwanciyar shi bayan ya zauna, ya shiga harkan arziki da ita yana yi yana matsa bom-bom ɗinta, yana d'agata yana sauketa akanshi da sauri da sauri, kamar zai tashi sama. ... Yana jin ya kusan sauke fuel d'inshi ya d'agata da karfi ya tunkuda mata sai da ta fashe da kuka sabida taji abin har cikin makogaronta. Garaammmmmmmmm! Suka ji faduwar abu, da sauri ta sauka a jikinshi, waye zasu gani sai Ma'arufa, a tsora ce ta koma bayan shi, tare da boye kanta a bayan shi tsoron abinda zai je ya dawo, ruwa ya dauka ya watsa mata tare da...... a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641        ABU D'AYA.....muke so.. 150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga         200 singul grp! VIP 400 katin MTN..           Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.      _ Idan kuma Alhubbih dayyia'n Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_ Acc No: 3051894647 Hajara Ahmad Hussain Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148 4️⃣6️⃣Tsaki yayi tare da juye mata ruwan dake hannun shi a jikinta da fuskar ta, a firgice ta tashi juyawa yayi ya riko Hannun matar shi suka shige daki tare da rufe kofar. Ganin yadda jikin Khuwailah ke rawa, Dakyar ta biye shi suka yi wanka. Tare da gyara jikin Juna, "Kinga ki nutsu! Idan baki nutsu ba, zan fita na barki a cikin gidan naga karshen tsoro, me zata miki? Me ta isa ta miki! Iyakarta surutu ne tayi ta gama, amma babu abinda isa miki" .da wannan shawaran jikinta yayi kwari suka gama kome, sannan tana sanye da rigar shi iyakarta cinyar ta. Suka dawo falon shi na biyu, suka fara kallon wani fim na larabawa. "Wallahi sai na kashe yar isk..." D'ago kai yayi tare da zuba mata ido, yana mata kallon Allah ya baki sa'a idan baki da hankali, bata iso ba amma zagi kan kowa yasha shi, bai damu da ita ba sai can ya e mata. "Baki isa ki hanani abinda nayi niyya ba, mata ta kuwa baki isa ki hanani kwanciya da ita ba, sannan itama bata isa ta hanani kwanciya dake ba, dukkanku a a karkashina kuke babu wacce ta isa ta gaya min abinda ni nasan ya dace, daga yau kar na kuma kama wata da laifin ta shigo min falo ko daki a lokacin da nake tare da abokiyar zamanta. . wallahi na kuma kama wata tayi min irin wannan shirmen sai na bata matsalar da bazata iya magance shi ba, dan haka ku shiga hankalinku, nayi aure ne bawai dan bana son dayar ku ba, sai dan ra'ayina, dan haka kar wata tayi tunanin bana sonta ina son wancan, wannan ba ra'ayina bane, tsari ne." . Yadda yake masifar ya bawa Khuwailah tsoro sai ta janye a jikinshi tare da komawa gefe har ya gama fadar shi, dake yana da zafi. Halwani bane da kome nashi sanyi sanyi. --- Yau da gobe me sa a mari a Amarya,.kome na rayuwa yana tafiya cikin tsarin Ubangiji tare da buwayar shi, Rahbeel ya maidamu makaranta, kuma muna fahimtar kome, tun ina kirga dawowar Uncle har ya bawa wata shida baya. Duk sai a lokacin naji na damuwa, gashi Hajiya bata gayawa Mamie ba, suna can ana e yaki tsakaninta da Aunty Safiyyah. Matar tana da matukar mutuncin da sani ya kamata, a sanyayye na shirya tare da nufar gurin Aunty Amarya, a falon farko na sami Mamie sanye da riga da skirt, murmushi nayi sannan nace. "Mamie Barka da hutawa! Ya gajiya?!" "Yana gidan Ubanki! Sannan uban me ya kawo ki? Munafuka!" "My In-law! Shigo me kike yi a gurin, shigo maza dama Khuwailah ta jima anan" Shiga cikin nayi ina murmushi, wani irin sanyi ake ji tare da alamun sukuni, ina shiga na samu Khuwailah kwance, kwanakin nan ina yawan ganinta cikin damuwa. Musamman zan ganta tayi ta barci, ga yawan zubda yawu.. ko a makarantar ne haka take komawa bata da kuzari, sai dai da zaran na mata magana zata fashe da kuka, shine na gayawa Aunty Safiyyah, ita kuma ta kiramu baki daya, ina gama gaya mata abinda nake ganin tana yi. "Ai kema! Dan Uncle dinki baya nan ne da yanzun kina da naki babyn!" Mamie na makale tana jin hirar mu, dan haka ta koma d'akinta ta kira Rahbeel, ta shiga mishi fada da zagi, sannan ta tambaye shi matsayin Yumnah, ya gaya mata matar d'an uwan shi ne, ranta ya b'aci kawai ta kashe wayar tare da shirya wani mugun nufinta. Kiran Halwani tayi bayan sun gaisa, tayi shiru kafin ta fara magana cikin kuka da tashin hankali. "Bazan hanaka ba, tunda bani ce nayo renonka ba, Amma nayi maka iyaka da Yumnah, bazance ka saketa ba? Amma idan ka Kuskura ka kusanceta Allah ya isa haihuwar ka da nayi, idan kuma baka kusanceta ba Insha Allah zaka ga bud'i da falalar Allah, tare da yalwar arzikin Ubangiji, don Allah karka. Kusanceta kayi min alqawarin haka. Idan har nice na haife ka, kayi min alqawarin baza kika tab'a kusantar ta ba." "Insha Allah! Mamie!" Ya fada muryan shi na rawa, tare da jin kamar yana kuka, ta kuma gaya mishi kalamai masu furgitarwa yadda bai isa ya nufi Yumnah ba. A hankali ta kashe wayar, tare da cewa. "Huwailah Ma'arufa bisa kanki. Itama Magajiyar ku, ina bisa kanta." --- Ina kwancen sai ga Hajiya ta shigo,mika min wayar tayi sannan ta fita, a hankali na saka a kunne na. "Ban san karfe nawa bane! But koma nawa ne, Ina kwana ina wuni! Uncle!!! Yaushe zaka zo gare ni! Ina kewarks sosai." Wani irin ajiyar zuciya ya sauke sannan ya fara magana. "Baby kina da Number na, na Japan shine baki gaya min ba" Murmushi nayi tare da cewa. "Uncle! Kasan ba girman mace ba ce ta gaya wa mijinta haka, and am sorry my Luv sticke!" Nasan yanzun yana can yana shafa kanshi cikin jin dadi. "Baby!" Ya kira ni kasar makoshinsa, tare da sauke wani breath, wannan ya kashe min jiki, naji wani irin yanayi ya kama ni, once. Hira muke dashi cikin kewar juna da sauke wasu kalaman soyayya. Dakyar na katse kiran dan lokacin Sallah yayi, babu shiri ya taso Rahbeel, ya kawo min sabon layi tare da loda mun kudi a cikin shi.. A hankali muke waya wani lokacin har nayi barci yana nan sai ya daina jin ina bashi amsa yake katse kiran. Khuwailah ciki ya tabbata, inda ya shiga wahalar da ita, da Mahaifiyarta tazo Umrah ta nemi Hajiya ta saka ido akan yarinyar dan bata yarda da Mamie ba, musamman yanzun da take tubar muzuru. Kwanakin da suka zo ya wuce cikin amincin Allah, shakuwa tsakaninsu da Uncle ya kara hawa fiye da baya. Wani lokaci har mamakin kaina nake a yadda nake matukar kaunar shi. Kullum cikin gyara ni Hajiya take, ga shi ko magana mai karfi ta hanani yin shi. ...... Dake ya tsaya karasa wani mission ne, yana gamawa ya dira A jidda komawa apartment din mu nayi. Cikin nutsuwa na shiga aiki babu ji babu gani, girki sosai nayi mishi tare da mishi fruit juice. Na kuma hada kome tare da goge kitchen ɗin na koma daki nayi wanka da ruwan turare, ina fitowa na zauna nayi kwalliya cikin, English wax me ruwan goro, na shirya tsaf. Domin bra din da nasaka ma, ya fidda nonuwana sosai sunyi tantsan-tantsar, daura zanin nayi sosai ya zauna min na dauki hijab ba saka sannan na dauki Girkin Hajiya na kai mata, na kuma dawowa na dauki nasu Aunty Amarya na kai mata, Allah sarki ina shiga naga ashe yazo Hikima ta sanya shi a gaba tana mishi tsiya son ranta. Murmushi nayi tare da cewa, dole yazo gare ni, koda na gaisheta kin amsawa tayi ta cigaba da fada akan me zai taso bai gaya mata ba, sai ganin shi tayi kwatsam. Ina shiga ba zauna ina kallon Aunty Safiyyah kamar zanyi kuka nace.. "Ta rike min miji fa! Ka mata yayi ya samu yayi wanka ya ci abincin amma ta rike min shi tare da zabga mishi rashin mutunci." ... Dariya tayi sannan tace.. "Maganin biri karen maguzawa, baki da nazari ne! Kiyi abinda zai sanya shi barin gabanta babu shiri.". .... Kallon kamar ya na mata, dubawa tai tace min. "Ke mace ce! Baki buƙatar satar amsa, jeki ki gwada kirsarki" Mik'ewa nayi cikin jin tsoron kar yaki kulani, sai da na kusan sauka daga falon, na fasa wata irin ihu wanda ya sanya ni zuɓewa a kasa ina birgima tare da ihun niman dauki. A birkice suka tawo kaina,, Aunty Amarya ma haka, da sauri na shiga cire kayana, ina ihu kamar kunama ta harbe ni. Daukata yayi cak, ya saka a kafad'arshi, na danna gwalawa Aunty Hannu, sannan na kalli Mamie, na kashe mata ido. "Kai sauke yar banza karya take,". Wani karar da na kuma zan fado ya sashi wucewa dani ta kofar kitchen ɗin su. "Annamimiyar banza, da kika koya mata yadda zata raba ni da D'ana, sai dai kunyi a banza. Domin Ni na haife shi kuma zaki sha mamakina, itama wancan da kuka likawa yarona. Hhh" "Dakyau basirah! Wallahi naji wani abu ya sami Matar Sharahbil, na rantse a bakin aurenki! Wallahi kika sake wani abu ya sami cikin jikinta! Ba naga matar sa tazo ba." Suna wannan maganar olrdy abun da zai ya riga da ya faru, domin har dakin Su Ma'arufa taje ta matse bakin Khuwailah dake tana tsoronta sai da ta juye mata maganin zubda cikin. Sannan ta fita, wani tsoron abinda Papa ya faɗa ne ya kamata. Shigowar Hajiya tana haki yasan yasu juyawa, ta dan tsaya kafin tace. "Kuzo don Allah! Yarinyar nan zata mutu, jini take zubdawa." Kiran Uncle Aunty tazo tayi lokacin ya tube ni yana niman abinda yake jikina, kawai ta shiga kiran shi, dole ya sake ni ya fita. Nima kayana na saka tare da bin bayan su, muna zuwa muka sameta ta kafe, wani irin jiri ne ya kwashe ni zan zube ya rike ni. Mai dani falo yayi na fashe da wani irin kuka, sabida tausayin Khuwailah, ko jiya sai da na muka sayi kayan babu ta online, "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Ubangiji! Mun gode maka" inji hajiya, daukar ta yayi suka fita. Sannan Aunty Amrya da ranta ya b'aci ta nufi shashin Ma'arufa tace. "Jahila dake da wacce take koya miki ta'addacin Rahbeel bazai taba kyale ki ba." Sannan ta fita, Mamie kuwa tsoron abinda Papa zai mata ya sata zaman yan bori, bata san kowa nason cikin Khuwailah ba, sai da ya Zuba. Tunda suka nufi asibiti suke cikin tashin hankali, domin jinin yaki tsayawa. ...dole suka kira shi, yana tsaka da niman ta suka kira shi aka ce yazo maza. Jikinshi a sanyayye ya iso Riyadh, Asibiti ya wuce, ya sami Hajiya da D'an uwan shi, suna tsaye Mamie na rakube a gefe, ga Papa ma a tsaye, sai ni da nake kuka sosai. Bai ce musu kome ba, ya shige dakin da ake faffutikar ganin jinin ya tsaya, yana shiga ya mika musu shaidar aikin shi. Sannan ya duba yaga Matar shi yarinyar da yake ji kamar ya cire zuciyarshi ya bata, murmushi yayi cikin tausayinta. Daukar pen yayi rubutu, sannan ya fito ya mikawa Uncle yace. "Don Allah kayi sauri!" Komawa gefe yayi yana kallonta, jiya suna chat da ita yace mata. "Wailah! Ya naji muryanki tayi sanyi ne? Ko babyn Daddy ke baki wahala?" Kuka ta sanya mishi tace. "Ina jin tsoron Aunty Ma'arufa ce, kuma tazo, Baby kayi wani ." Lumshe idanunshi yayi wanda suka yi jajjur, sannan ya juya yana me isa bakin kofar, ya dauki Alluran guda uku yayi mata a lokaci guda, sai wata ƙwaya da ya tura mata. Ko minti sha biyar ba ayi ba jinin ya tsaya, computer scanner ya dauki sannan ya shiga duba cikin, ga gudan nan a jikin mahaifarta, yana dab da Fad'uwa,. Had'iye yawun bakin ciki yayi, dan ko Cikin matar shi baya jin dadin cirewa da take yi, yau sai yaji ya tsani kanshi da yarda da. Yake ta zubda cikin nata. Bai tab'a sanin cikin macen da kake so daban yake ba, he wish Allah ya bar mishi cikin. Yaga wacce irin kyauta Allah ya bashi, sai dai bai da cikakken yarda cikin zai zauna, domin cikin ya gama galabaita. Fitowa yayi yana tambayar su ABINDA ya faru, Kallon shi Papa yayi yace. "Ka tambayi sakaryan mahaifiyarka da matarka, sune suka tunkudo maka cikin matar ka waje, ai halin irin na Uwarku bai yi ba, ace ka haifi abu da cikina ka nuna baka yin shi.... Don Allah kuyi hakuri 🙆🏻‍♀️? 8/30/20, 9:37 PM - Ummi Tandama: Zahran Addah Ramla +2347035133148- contact _🔷 Wawa shi ke fadin abin da zai aikata, mai kuri shi ke bayyana abinda ya aikata. mai natsuwa aikinsa ne ke bayyana matsayinsa._ 4️⃣7️⃣. A birkice ya zubawa Mamie idanu! Sunyi jajjar dasu, ga jijjiyar goshinsa da suka mike.                  Fuuuuu! Zai je inda Mamie take, Halwani ya tare shi. "Stop! Kayi hauka ne? Mahaifiyar mu ce! And nasan wata rana zata yi regret! Dan haka kayi hakuri dama can ba rayayye bane!"      "Bar gaya min wannan shirmen! Me Mamie take so damu ne? Me take son mu zama, Cikin da nake matukar kaunar shi. Meye muka mata. Wannan wacce irin Destiny ne? Me yasa sai cikin da nake da burin gani ina laifin ta hukunta ni, sai ta haɗa kai da Matata. Wic mean idan wani ya bata kudi ko wani abu zata iya sawa a kashe mu." "Subhanallahi! Don Allah ka bar fadar haka!" "Dalla sake ni, akan me ta hana mu kara auren ince akan Iyayen su basu da halin da sauran suke dashi? Ko ba haka bane! Mamie hankalinki ya kwanta! Kin yi farin ciki. Na rasa kwai na, sai kiyi murna. Ki cigaba idan haka zai sama miki da abinda kike so!      Ga wuta a gabanki baki kashe ba, kina yunkurin kashe na wani"     Daga haka ya bar asibitin, ya nufi, gidan su ya nufa, yana shiga bai yi tsaya ba sai dakin Matar shi bata nan babu dalilinta.          Sai yar karamar takardan da aka ajiye Mishi. _Ai nasan zaka zo daukar matakin abinda nayi Wa matar ka, dan haka sai kayi abinda yayi maka amma Ni dai zakara ya Ban sa'a, mayen mata sai a kuma rufe ɗinta a kuma samun wani._         _Ita kuma Uwarka ka gaya mata ta duba account ɗin ta, ta samu yadda take so? Ga kudin nan sai dai karta manta duk lalacewar nata yafi bare, dan haka taci kudi da hujja_           _Zan dawo daga zaran ka huce daga fushi_                                    I love you.... Wannan abun yayi masa ciwo. Gani yake kamar yayi mata abinda zai sanya shi ya wuce, zama yayi tare da dafe goshinsa yana goge zufar da ta taso mishi.....           --- An fito da ita, aka kaita wani daki tana barci, fuskarta yayi wani fayau kamar bata da jini,        Koran Mamie Papa yayi tare da mata gargad'in kar ya kuma ganinta,taje ya gaji da halinta dan dama ta buwaye shi.          Yana fadar haka ya fita ya bar asibitin, kuka Mamie take kamar Yarinya tana rokon Hajiya ta tasaka baki, karshe Halwani ne ya sata a gaba suka dawo gida, tare da ni.                   Dan wani irin zazzaɓi ne ya rufe ni, dake Shaidanun kanta basu bata damar tayi facing challenge ɗinta ba, tana ganin mun fita a motar ni dashi zamu wuce apartment din mu, wai sai ta kira shi.    Ni kuma ta daka min tsawa, tare da yanka min Ashariya, kuka ne ya kwace min dan wallahi mugun zazzaɓi nake ji.    A hankali taja shi suka shiga cikin gidan ta ajiye shi a gabanta tana kuka, tare da gaya mishi irin abinda Papa da Safiyya suke mata, tare da mu. Abinka da d'a da mahaifi, sosai ta koka Mishi tare da gaya mishi ai asiri aka mata dasu, dan su ga bakin ta, dem su tsaneta.        Wa ta yadda bazu tausaya mata ba. "Waye ya gaya miki haka?!" .kallon shi take cikin kuka tace. "Har sai an gaya min after abinda na gani, Halwani idan baka yarda dani ba you can go, nasan abinda kuke tunani Mamie ta cika selfishi. Thank You da ka nuna min baka yi na kaima." .duk sai yaji ya damu da kan shi, har kusan awa guda tana rike dashi bata yi tunanin yana da uzurin rayuwa ba, ta rike shi.     Ni kuwa tunda na shiga nake kuka, tare da kwanciya zazzaɓi ne ya kuma rufe ni nayi kuka har nagodewa Allah. A hankali barci yayi gaba dani.     ..... Mamie kuwa ririta alamarin take tare da cusa mishi wasu abubuwan banza, wanda koda yasan bata da gaskiya zai yi wuya yayi blaming ɗinta.          Haka tayi ta gaya mishi wasu abubuwan da ban sani, ba kai sharri kala kala, tayi min a cikin su ma har da wanda tace min ita tasan akwai dalilin da yasa aka sashi ya aure ni, har guda biyu firstly sabida muna son rabata dashi ne secondly sabida an boye mishi nayi ciki an zubda ne.          Amma kar ya nuna mata ba haka ba, amma zata iya daukar wasu abubuwan kuma, kawai sai ya kyaleta.        Mamie tayi Mishi wasu irin maganganun masu nauyi da jin kunya wanda yasa Halwani ya fara zargin wani abu a ranshi.      Idan take gaya mishi ai sabida kar ya zargi wani abun, zai jini kamar Virgin, toh wallahi cutar shi zan yi domin ni ba Virgin bace kuma zai gani da idanun shi.        Haka ya amshi amshi maganar ta, ya shiga aunawa. Tare da hango kamshin gaskiyar ta, take ya yarda da ita dari bisa dari, sannan ya mata alqawarin zai nisance ni tare da gudun duk abinda zai b'ata mata farin cikin ta.           ..... Shigowar Aunty Amarya wacce duk taji abinda Mamie tace, tana shigowa ta zuba mata ido, cikin takaici. Ta wuce su. Bata ma iya magana ba, ta nufi kitchen ta daura abinci mai sauki sannan ta ja kofar kitchen ɗin ta rufe da key tare da nufar d'akinta.             Nan ta shiga aibanta Safiyyah.( Wallahi a wannan duniyar kasuwar da yake ci kenan! Musamman mu masu sayar da book! Akwai wasu abubuwan da wasun mu suke aikatawa! Ba laifi bane. Amma Ni a nawa ganin shiru! Kyalliya da shakulatun bangaro da mutane abin burgewa ne! Wani lokaci ana fusata ka! Amma idan ka dube mutanen da suke zagaye da kai sai kaji kai ba kowa bane! A duk lokacin da zan duba mutanen da suke zagaye dani sai naji toh ashe dole! Na gani naki gani! Naji baki ji! Dole na zama Kurma badan bana ji ba! Bebiya ba dan bana iya magana ba! makauniya ba dan bana iya gani ba. Musamman anan kafar sadarwa internet! Don Allah mu gwada hakuri! Wallahi yana da wahala 🤣😹🤭🤦🤣🙈😜😝 Amma idan da adalci yanci daidaito ne fa! Suka zuba akan me zan dube shi da tashin hankali, Guys kuyi shagalinku 🤣🙈🤣🤭 Babu ruwana  kowa rabon shi yake ci! Arziki! Mutuwa! Haihuwa! Lafiya! Duk na Allah ne babu wanda ya isa tarewae wani! Fatan Alkhairi a cigaba da zuba ido 🤣😝😜)           Nan ta shiga gaya mishi abinda ba shine ba, har Aunty Safiyyah ta fito tare da kallon shi tace mishi. "Agent lokacin Sallah fa!" Zubur ya mike, dama ya gama gajiya da wannan mitar mamie Allah Allah yake ya tashi burin shi yaje yaga halin da nake ciki.          Koda ya fito masalaci ya wuce,ana idar da sallah. Bai yi wata wata. Ba ya nufin part din hajiya, yana shiga ya same ni kwance na dunkunkune, sai rawan sanyi nake tare da sauke ajiyar zuciya.            A hankali ya haura gadon  tare da d'aga bargon, wani hucin zafi ne ya bude shi ya tab'e goshina yaji zafi zio!        Yaye bargon yayi tare da, shiga cikin, ya fara cire min kayana, bai kyaleni ba, sai da ya rabani da kome, sannan ya sauka a gadon yaje ya dibo ruwan dumi a banɗaki, yazo dashi hadi da karamin towel yana goge min jikina.                        ... A hankali yake goge min tare da kallon fuskana zuwa cikina, wanda dan nishin da nake fitarwa yake haifar.  Wani lubawa, cikin lokaci guda yaji shi cikin damuwa. Gabaki Daya yaji shi ya kawo wuta.             Tare da jin shi wani na daban, a cikin abinda bai kai mintinan goma ba, yaji shi kamar wani abu zai fita daga shi,  ji yayi ana hura mishi wuta a marar shi, kafin wani lokaci ya shiga wani rudani.           Domin abin ya faru ne, lokacin da ya fara shafa Ni sosai tare da matse kirjina, sai da yayi nisa kawai yaji kamar an jika mishi limamin shi shi da ruwan kankara.       Dan haka bai kawo kome ba, ya cigaba da abinda yake zuciyar shi na wata irin bugawa, can yaji ya kuma dawowa dai-dai. Kamar da.          Dan haka ya shiga sumbatar bakina zuwa wuya na, dake jikina babu karfi. Ban iya motsi ba sai bishin da ido da nake.    Wani irin shafa ni yake cikin nutsuwa tare da wani slowly kamar babu jini da ruwa a jikinshi dan nafi daukar haka a matsayin tausa, sosai yake murza jikina a sanyayye kamar bazai iya kome ba.             Yadda bakinshi a pin point dina ya sani sauke a jiyar zuciya tare da ware idanuna akanshi ina nishi a hankali, hannun shi a cikin pin point dina ya sani jin kamar zan shura.   Wani irin kuka ne, ya kwace min, wanda ban san me ya dalilin kukan ba. A hankali yake lugwaigwaita clitoris dina, yana kuma shafa cikina.       Tare da gyara min kwanciyata hannun shi ka kuma mai dawa nppls dina yana murzawa tare da d'agowa ya hade bakin mu guri guda.               Sai da muka b'ata lokaci, sannan ya zare bakin shi a nawa, ya mai da dai-dan kunnena ba tare da ya jira kome ba, kawai ya zabgo addu'ar saduwa da iyali, kawai ya  fara ƙoƙarin tadda injin d'inshi, amma sai jinta yayi kamar bata cikin jikin shi.    Duk yadda yaso, ta mike ina ta kwanta kamar  ruwa yayiwa kaza duka, jagwab.            Gigicewa yayi tare da tabota yaji tayi sanyi. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun!" Dakyar na bude idanuna, na kalle shi sannan na kuma rufewa, tashi yayi tare da fadawa ban daki, ya sakewa jikinshi ruwan sanyi ko zai samu sauƙin zafin da yake ji, jan bargon nayi tare da rufe jikina.         A hankali barci yayi gaba dani, domin bana tunanin zai kuma dawowa, tunda bawai ina da koshin lafiya bane.         Wanka yayi dakyar yana fitowa yaga na koma Barci, a sanyayye ya saka kayan shi, sannan ya fita bayan ya dauki wayar shi da agogon hannun shi, zuwa yayi kaina zai sumbace ni, yayi sam bana ran shi, abinda yazo mishi  ya nisanci inda nake in da hali ya rabu dani.      Dan ko sunana baya son ji. Tsaki yaja tare da barin dakin. .....      Mamie Hajiya duguli me duwawun roba, tana can tana gayawa Aunty Safiyyah magana tare da cin zarafin ta.        Hadi da sharri kala kala, kai har da mugun fata, ba yanzun tana ganin daga zuwanta ta sami ciki ba, har tana falli, Insha Allah abinda zata haifa sai ya lalace.       Ya zama mara amfani a duniya,  sai taga mugayen ƙaddara a rayuwar yaran ta da zata haifa. Tunda Mamie take shirmen ta bata taba cin galabar sanyata a damuwa ba, sai wannan karon domin tsoro ya shige Aunty Safiyyah, har ta zauna tayi ta kuka kaman idanunta zasu fita. Ina ruwan cikin jikinta da kishinsu da har shima ya sami na shi rabon, tayi kuka ranar kamar ranata zai fita.               Dole ta kira Auntynta tana gaya mata abinda Mamie ta gaya mata, itama hankalinta ya tashi babu b'ata lokaci, ta kira Papa tace mishi ya dawo musu da yar uwa kar matan shi ta kashe musu ita, tunda haka ne gwara su rabu da juna, bata son hayaniya da tashin hankali. Maza ya dawo musu da yar uwa ko kuma su tako har Saudiyyar dakansu.           Duk da yana yana gurin aiki, sabida suna meeting akan aikin hajji da za ayi, kawai bai san lokacin da ya dauki excuse ya dawo gida ba, ya same ta kwance, duk da cikin karami ne sosai, amma ya same ta, tayi rubda ciki, tana kuka. D'agota yayi yana tambayar ta. "Baki je asibitin bane? Don Allah meye ya faru? Auntynki ta kirani tana gaya min wai na sakoki kawai kar a kashe musu ke! Don Allah gaya min meke faruwa ne!"..    Janye jikin ta tayi sannan tace. "Ina ganin kawai zamu rabu ne! Kaga babu amfanin zama irin wanda muke yi nan da Aunty Turai, har ya kai da mugun fata. Ni a tunanina tunda Abu daya muke so! Bai dace mu....." Paid Before read... Kuyi hakuri lalaci ya kawo min hari🤔😠 8/30/20, 9:37 PM - Ummi Tandama: 4️⃣8️⃣" so gwara mu hakura da juna, tun ba a kai ga asarar rayuka ba, dan kome tayi min gidan, mijinta ne. Kuma tana da damar yin amfani da haka don Allah ka sallame ni kawai dan ban ga amfanin zama cikin wannan yanayin. Don Allah," Rokon shi take tana kuka, sosai duk ya gigice tare da tsare ta idanu. Ya rasa abinda zai iya fada mata, idanun shi sunyi wani irin ja. Kamar zasu kama da wuta. Ya mike cikin zafin rai, ya nufi hanyar kofar fita. "Ni dai karka kuma ja min tashin hankali, kawai ka barni da wanda nake ji, wallahi kana fita zan bar maka gidan ka baki daya." Yadda ta karshe maganar cikin Kuka sosai ya kuma kashe mishi jiki, asibitin da basu koma ba kenan dakyar ya lallabata, sannan ya fita, falon Mamie ya isa tana ganin shi a hargitse tasha jinin jikinta. Zama yayi yana huci tare da daura daya akan daya, sai da ya gama rarrashin zuciyarshi, kafin yace mata. "A iya shekarun da nayi da ke, ban tab'a kin abinda kike so ba, koda kuwa yafi kome muni! Ina ƙoƙarina da burina na kyautata miki yadda zaki gamsu da cewa nayi miki adalci!" Murmushi yayi sannan ya mike zai fita, har ya kai hannu shi kan marikin kofar, kawai. "Ni Abubakar Ahmad Nafada na saki Matana Basira Muhammad Nafada saki!" Shiru yayi kamar ruwa ya cinye shi dan bai tab'a kusantar irin wannan yanayin ba, sabida shi mutum ne da baya son ji saki koda kuwa da wasa aka yi batun saki hankalin shi zai tashi. "Na sake ki saki biyu!" Wani irin iska yaja, ba kome yake tunawa ba, sai ranar da aka kawo mishi ita, tare da wasu abubuwan da bazai tab'a goguwa ba, sunkuyar da kai yayi cikin baƙin ciki da damuwa, ya juya ya fita, dan fasa ihu tayi tare da sake wani irin kuka. Ihu take tana fasa duk wani abu da yake gurin, tare da kiran shi ya dawo, Wallahi ta tuba. Bai kulata ba, kiran Sarinah yayi ya gaya mata kome, tayi kuka sosai, sannan tace mishi. "Papa don Allah kayi hakuri! Insha Allah zata gyara karka rabamu da mahaifiyar, ka horata amma karka raba mu da ita Insha Allah bazata kuma ba." Sosai take rokon shi take tana kuka, shi dakyar yace mata zai duba. Mutuwar Auren Mamie ya girgiza kowa, Amma ban da Rahbeel, dan yace bata ga kome ba kuma bazai roki Papa ba, Allah ya kara. ....... Kwana Khuwailah biyar aka sallamota bayan tasha wankin ciki, sannan suka dawo gida, tausayi ta bani domin shima mijinta tarewa yayi a gidan yana kula da matar shi, dukda wulakancin da yake sha a hannun Hajiya bai dame shi ba, burin shi kawai yaji da kanshi dadi. Hajiya kuma ta hana. Soyayya suke zubawa a bayan idanun Hajiya, domin kuwa hana su kebewa, dan tace sai ya zama namiji a gidan shi zata bashi jikarta. Shi kuma yace ba zai zama Na mijin ba, sai dai mace. .... A hankali tsakanina da Uncle Halwani ya munana, gashi yazo zai yi dogon hutun, ba tare da nasan laifina ba yayi fushi dani, dukda a gida daya muke, amma yana iya fin kwana uku ban sanya shi a ido ba, ga rashin mutunci da yake min, baya kaunar na isa gare shi yayi ta faɗa yana hantara na. Muna cikin wannan yanayin sai ga Kafaya, tunda ta ganni. A dakin da ke son ta mallake shi, hankalinta yayi kazamin tashi, daga cikin abubuwan da Aunty Hidiya ta koya min har da, b'oyewa kishiya da duniya halin da muke ciki, kuma nayi nasarar haka, shi zai iya gwadawa a gabanta baya yina. Amma sau tari bana tab'a jin zafi a gabanta, sai a bayan idanun ta nayi kuka, koda tazo taji abinda ya faru da Mamie bata wani nuna damuwar ba, sai ma makalewa mijin da take. Ina kwance ya shigo min. "Baki san yadda ake kula da mutanen gidan bane, fito ki daura mana girki" Yana gama fadar haka ya juya zai fita, nace. "Uncle Halwani!" Juyowa yayi kamar zai rike ni da duka, sunkuyar da kai nayi tare da mik'ewa nazo gaban shi. Cikin wani irin kuka, na kamo hannun shi na saka a fuskana. "Don Allah! Kayi hakuri kana hurting dina tare da kaurace min, Uncle idan laifi nayi zan baka hakuri. Uncle wallahi kayi hakuri, don Allah ka yafe min, don Allah ka yafe min kaji." Ji yayi baki daya ta kashe mishi jikin shi, tare da juya baya ya fito daga dakin. Zama nayi tare da fashewa da kuka, dan ji nayi kamar zan zuciyata zata fashe. "Toh ashawo! Fito ki dafa mana abincin, kice bayan yawon Duniya da kika yi sai da aka likawa mijina sauran garda...." "Hhhh! Sauran mijinki dai! Kije ki tambaye shi sau nawa yana lashe g... Duba ki tambayi shi sau nawa yana zuba legs dina a shoulder d'inshi yana sucking dina, mijinki da yake cina sama da goma a cikin dare daya. Wai! Toh tambaye shi, yadda yake min ihu idan yana buga min wutsiyar shi, karuwanci nawa na maza ne, wasu nasu kazamtar ko hada kafada dasu baza kayi ba, zanci namiji na kwana lafiya, mace kan Allah ya min tsari da ita." "Kan Bala'i! Waye kike gayawa magana?!" Ta daka min tsawa, komawa nayi bakin gadon na zauna tare da Crossing leg, ina kad'awa na kalli cikin idanun ta, nace. "Dake nake! Ko kina da abinda zaki min ne?!" Na tambayeta fuskana a hade. "Hmm! Zaki mai maita a gaban wanda ya kawo ki." "Maza jeki mahaukaciya!" "Ni kika zaga?" "An zage ki! Kiyi abinda kika ga zaki yi bitch kawai, mai fuska biyu." Kan Uba, da gudu ta fita tana ihu da korototo, sam banji kome a raina ba, har suka shigo su uku, kallona yayi yadda na hade fuska ina mishi kallon, ina jiran hukuncinka, "Wai meke faruwa?" Ya tambaya tare da zuba min ido, nuna mishi matar shi nayi, sannan na cigaba da abinda nake a wayata. Nan tashiga yanko mishi karya idan tayi nace. "Karya ne ku fadi gaskiya dai! Matar Halwani" Kan Uba haushi ne ya kuma kamata, yadda nake ƙaryata ta, tana gama magana nace. "Yar lukuta! Karya kike duk abinda kika fada anya kin san Allah kuwa? Makaryaciya Kawai" . Tasowa tayi zata buge ni, na fashe da dariya, ina rike da k'uguna nace. "Kingan shi ko shi bai isa ya taba ni ba balle ke Haihuwar asara, wacce take yunkurin kashe mijinta." "Zaki min shiru ko sai na ballaki;" dariya nayi sannan nace. "Sai dai ballawar soyayya bata kiyayya ba!" Rigima ta sako min nima kuwa na gwada mata nima yar dambe ce, yana janta Ni kuwa ina mata gwalo, tare da mata alamun bata da kai da hannu na. Wai zoku ga hauka, tsakaninta da Allah, take ihu, tare da Bala'i, karshe Mamie fita tayi ta nufi gidan Mamie bata san Itama tana fama da kanta ne. Ina zaune sai gashi nan ya shigo, tare da zare idanu. "Ba zaki je kiyi mana girki ba! Idan na barki da Matana ai zata iya miki mugun duka." . takaici ya sani kauda kaina, nace. "Bazan yi girkin ba!" Na fada mishi kai tsaye, tare da b'ata rai, masifa take min har su Mamie suka shigo suka samu yana min. Suma suka shiga min, babu kunya na zauna na zuba musu rashin mutunci son raina, da duka isheni na ciro bindiga. Tsoron Bala'i yasasu suka fita shikan kasa fita yayi ya tawo gabana yana fadin. "Bani kafin na sab'a miki!" "Karka matso kusada ni! Ka tsaya dan zan harbeka!" Tawowa yayi ina ja da baya, kafin, "Bani nace!" Danna kunamar nayi, cikin wani irin zafin nama ya kauce alburushin ta sami bangon Dakin, buge hannuna yayi tare da murda min baya, ya Hadani da bango. "Harbina zaki yi? Eyye ba tambayarki nake ba." Kwance rikon da yayi min bai da karfi tare da ture shi, na fashe da kuka. Na saka kai zan fita da sauri ya dawo dani. "Ina zaki? Kin renani ko? Ina magana kin mai dani mahaukaci." Kokarin kwace kaina nake amma ya matse ni da bango sai fada yake min, dakyar ya kyale ni ya fita. Karshe ina jin alamun fitar su, basu dawo ba sai da naje gidan Hajiya naci abincina a can, sannan na dawo, ina shiga falona na same shi, ta rike Baby j d'inshi tana bidiri dashi. Ko kallo basu ishani ba na wuce dakina, iya rayuwa ina ganin shi ganin idona, Hajiya da Khuwailah haka zasu sakani a gaba da tambayar meke damuna nace musu Babu. Kawai nakance su tayani da Addu'a sosai, wannan kalmar yana sanya Hajiya jin cewa akwai matsala. ..... Bayan wata biyu A hankali rayuwar da muke faffutikar ganin cewa mun gina jikinmu da ran mu, akan shi kullum tafiya take tare da karewa. Burin a gamun mugun rigima da Uncle kara darsuwa yake a ransu, a hankali kome ke kara rumcabewa. Takai har sun fara shirin komawa Japan babu ni a cikin tafiyar, ban saka a kai ba inji Barawon hula, kawai ina zaune sai cilla min passport dina yayi. Tare da rufeni da fada wai na kai karar shi, gurin Hajiya da Papa, rike hannunsa nayi ina gaya mishi ban san da wannan batun ba, ya ture ni tare da barin d'akina, ina kwance. Ya shigo, kome ya faru yace min naje gurin Mamie yana zuwa, dan haka kamar bazani ba, na mike sai na tafi dan jikina ya gama mutuwa ga wani zazzaɓin da nake ji. Ina zuwa na samu basa nan, ina zaune kamar wacce aka ingiza zuwa dakin na shiga ina lekawa. Juyawa nayi tare da kashe wutar dakin, zan fita kawai naga mutum da wani mask a fuskar shi, tsoro ne ya kamani. Cikin wani irin Fad'uwar gaba. "Waye kai?!" Rike min wuya yayi tare da shigowa dakin, ya turani saman gadon, ya rufe kofar rub har da key. Da sauri na tashi tare da fasa ihu, amma babu wanda zai jini, yaki magana. Tsare tsare, muke a dakin kamar zan haukace, nazo bakin kofar ina bugawa, yana zuwa ya kamo jelar gashina, ya rike da karfi. "Don Allah! Karka min haka! Ni matar aure ce! Karka rusa min yarda na da mijina, kaji karka manta kaima kana da baya." Turani yayi saman gadon, tare da daure hannuna ta baya, sannan ya kifani, sai da ya gama matse ni, kamar yadda yayi mishi, sannan ya d'ago da karfin tsiya ya shiga tura min, wani irin kuka nake da bala'in azaba. Juyar dani, tsakanin shi da Allah, yake tura min. Tun ina ihu ina rokon shi har na daina kuka, sai hawaye dake zuba daga idanuna. Sai da yaji shi ya mai dani cikakkiyar mace, sannan ya janye daga kaina. Ya saka kayan shi yabar ni a wulakance....😭😭😭🤦 Barci ya cika min idanuna 🤦 8/30/20, 9:38 PM - Ummi Tandama: 4️⃣9️⃣ Yana fita suka yi clashing dasu Mamie tare da matar Halwani, sannan kuma da gudu ya bangaje, ya shiga tsakanin motaccin gidan, dai-dai fitowar Halwani daga cikin gidan Hajiya, zai nufi su Mamie yaga sun tsaya cak suna kallon gurin motar.       Tambayar su yayi da lafiya?, Nuna mishi hanyar da mutumin ya shiga tayi, tare da gaya mishi yanzun ya fito daga cikin gidan su.    Yana isa gurin mutumin yana ficcewa da gudu, ya bar gidan baki d'aya. "Tashi tunda bai jima ka ciwo ba, dama akwai wani a gidan ne?!"          Shiru yayi tare da d'agowa da gudu ya nufi cikin gidan a guje, baki daya ya gigice. Sai sheka min kira yake, suma biyo baya shi suka yi, koda suka shigo sun same shi a falo yana kwala min kira.         Da sauri Mamie ta nufi, d'akinta da ta hango shi a buɗe.           Tana isa kofar ta hango mugun abu, idanuna a kafe, ina kallon sama, duk ya keta min kayan jikina. Cikin faduwar gaba ta sake salati tare da tafa hannunta, tace. "Yanzun abinda kuka aikata min kenan a gadona na sunnah, ki gayyato kwato yazo ya daddage ya lalata ki, dan tsiya baki tashi. Tanbadewar ki ba, sai a d'akina.   Yarinyar nan kin cuce ni, yar banza karamar karuwa kawai."    Janyo ni yayi zata bugani da kasa, yayi maza ya tare ni, cikin suturtamin jikina, wani irin bakin ciki ne ya kama shi, ya zubawa. Gadon ido yana jin kamar ya fasa ihu ko zai ji wutar kishin da yake cin zuciyar shi da ruhin shi. Cikin rawan murya yace. "Mamie wani laifi nayi haka? Matar aurena! Aka hakewa haka? Kotu sai ta rabamu da wanda yayi min wannan tambarin!"     Wani kallon banza tayi Mishi kafin ta ja tsaki, ta shiga ruwan Bala'i wanda ya fito da Aunty Safiyyah, tana jin ana kiran karuwa ta karaso ganin halin da nake ciki sai da wayar hannunta ya fado ya tarwatse, "Innalillahi wa'inna ilahin rajioun! Meye haka, mu wucce asibiti," ta fada da sauri. Wani irin tsawa Mamie ta daka Mishi da cewa. "Ajiye ƙaruwar banza!" Kafaya kan kasa magana tayi tana kallon abinda yafi karfinta, godiya take da ba mijinta bane yayi wannan aikin, domin har ta koma ga Allah ta kade har ganyenta. "Zaka ajiye ta ko sai na mare ka? Ajiyeta kafin na!" Ta faɗa. "Ina ganin kamar baki da hurumin dakatar dashi akan matar shi, don Allah ki daina biyewa zuciyarki tana sanyaki shirme haka, Wannan abinda kike kamar baki zauna a makaranta addini ba, taya matar shi tana cikin mugun hali kice ya ajiye ta a wani gari aka tab'a haka." Cikin hargowa tace. "A garin tsohonki! D'anki ko d'ana munafuka annamimiya, zaki fita daga nan ko sai miki mugun duka;" Sannan ta koma kan Halwani ta rufe shi da masifa ya ajiye ni, fir yaki karshe tayi ta kifa mishi mari, har Allah ya kawo Papa. Idanun shi sunyi jajjur, banda Mahaifiyar shi ce da wata ce tuni ya mata rashin mutunci, Shigowar Papa ya tambayi Ba'asai yaji abinda ke faruwa, bai ce kome ba. Amma jikin shi kawai zaka kalla kaga yadda yake rawa idanunsa shima sunyi jajjur. Rike hannun Mamie yayi ya kaita har bakin kofar gidan, yace. "Na roke da Allah ki fita a cikin Iyalina, idan na kuma ganinki zan sanya a kama min ke! Sha-sha-sha, mara zuciya da kan gado, kije nace bana sonki! Baki fahimci babu aure a tsakanin mu bane, baki daya babu aure a tsakanin mu. Sakin farko nace duk abinda ya faru a bakin aurenki! Na biyu kuwa kema kin san shi, Sabida Yaranki na barki kika zauna bawai dan ina da Ra'ayin haka ba. Na zata zaki fahimci rayuwar da kika zab'awa kanki kafin kiyi aure ashe ana girma ne ana kuma shiga dawa, jeki nagode zaki je inda sai an wulakantaki sama da yadda kika mana!" Yana gama fadar haka yaja kofar gidan ya rufe, tare da yin kashedi ga masu kula da kofar gidan duk lokacin da ya ganta a bakin aikin su. Yana da shiga ya umarci Uncle, aka fito dani suka nufi asibiti ko ta kan Kafaya bai bi ba. Fada sosai, Likitocin da Nurse suka yi akan yadda aka kawo ni, tare da tausaya min, wani irin yanayi kowa yake ji, lokacin da aka shiga dani. Jikin kowa sai da yayi masifar sanyi, haka likitocin mata suka tsaya a kaina, suna yin aikin suna zubda kwalla, sabida rashin tausayin da aka gwada min, suna gamawa babbar su wacce sunan ta ya kasance. .Dr ramzia! Ta fito, nan tayi ta faɗa tare da gaya musu irin abinda ya faru a jikina. "Yarinyar nan tana fama da karin angurya amma dan rashin Imani, sai da aka samu wanda yayi nasarar lalata mata rayuwa, Fisabilillahi, gabaki daya kamar ya rasa nutsuwar shi, dan haka zamu mata aiki mu cire karin idan ta warke, amma kau saka idanu akanta." Fada sosai take har ta koma ciki. Muhawara ce ta sarke a tsakanin likitocin, wasu suna cewa a barni na warke wasu na cewa zafin zai min yawa gwara ayi me yiwa, karshe aka suka fito da takardan saka hannu. ...... Cikin ikon Allah suka fito dani, tare da kaini dakin hutu, komawan Da Papa suka yi aka tawo da Khuwailah da Hajiya, kuka Hajiya take sosai, domin tana ganin yadda na koma a kwance ta sanya su a gaba, da tambaya sai da suka gaya mata gaskiya. "Har wani ya shigo cikin gidan nan ya keta hadin matar aure? Hmm! Toh Allah ya kyauta, dole ka tafi da ita dan nan gaba kasheta zasu yi, tunda sun fara da haka!" Bakin shi na rawa yace. "Naje da ita! A wannan yanayin me zanyi da ita kuma kawai." Juyawa tayi sabida ta fusata ainun ta kiftawa Papa Mari, sai da Uncle ya razana, kamar an watsa mishi ruwan zafi yace. "Zan tafi da ita!" Murmushi tayi, tare da goge kwallar da suka ciko mata ido. "Da marinka nayi bazaka amsa min a dadin rai ba, amma da nayi ikona akan mahaifinka, cikin damuwa ka amince. ..ban mari mahaifinka dan na tozarta shi ba, sai dai nasan idan na isa dashi ba sai kace yayi ba, wannan yanayin da yarinyar take ciki dole kai zaka amshi ragamar, domin kuwa babu inda zaka ajiye mana ita ba. .ai gidanka biyu ne a can sai ka ajiyeta a d'ayan gidan, ita kuma wancan mahaukaciyar ka kai ta nata gidan, kar naji kar na gani, ka haɗa su, kowacce ta zauna a gidan ta. Sai kaima.Habu yaushe ka sake Matarka har uku? Me yasa da zaka saketa baka gaya min ba, sai d'azun nan take gaya min, wato babu wanda zai yi shawara dani sai dai ku zartas da Hukuncin, toh bari na gaya maka, Ba zata bar gidan ba, domin taci wannan gidan dan haka ta koma BQ da zama har zuwa lokacin da zata gama iddarta." . Sosai Hajiya ta surfe kowa, shigowar Aunty Safiyyah da Khuwailah, ya sata yin shiru, sannan ta haɗa su tayi musu nasiha sannan tace a rufe zancen da haka, kar a kuma tayarwa. Sai da na kwana na wuni, kafin na iya bude ido na, abinda ya faru, yana dawowa cikin kwanya na. Fashewa da kuka nayi tare da niman mik'ewa, ya mai dani kwancen. Fuskar shi ya sako dai-dai tawa yace. "Ki nutsu! Akwai ciwo a jikinki ki, idan kika yi wani shirme zai warware ne,sannan wanda yayi miki wancan abu zai dawo dan haka ki nutsu." Kamar wacce aka sanyawa wuka na nutsu, tare da zare idanu na, abin tausayi. Koda nurse suka shigo, taimaka min suka yi aka kaini ban daki, bana iya tsayawa. Ruwan zafi suka hada min, tare da sani na shiga, ina saka hannuna, naji zafi fashe musu nayi da kuka. Fir naki shiga suka yiwa Hajiya magana itama baki ko kallonta ina kuka da karfi. Magana yayi musu, suka fita. Tun da na ganshi, wasu irin kwalla ne ke zuba, nad'e hannun rigarshi yayi cikin nutsuwa ya tawo. "Zan shiga!" Na fada bakina na rawa, duk yadda naso shiga ruwan na kasa sabida ciwon cinyata, Zuwa yayi a hankali ya janyo ni jikinshi, yace. "Rufe min idanunki!" Babu musu nayi, yadda yace. A hankali yazo ya dauke ni, cikin hikima da dabara ya zaunar da ni cikin ruwan, ihu na saka zan fita. Ya rufe min bakina da nashi, tare da shafa min baya. Duk yadda nake jin azabar da aka min, gana ruwan zafi ga aikin, sai da na sake bakin shi na fashe da wata irin kuka, ina me ture shi daga jikina, ina kuka tare da ture hannun shi. "Allah ya isar min! Duk wanda ya cuce ni" Bai kula ni, sai tsakin da yaja, dan rashin Imani sai da ya sauya min ruwa sau uku, tare da bude kafaffuna, sosai ya gasani har cinyoyina. Yana gamawa zai fita yace. "Duk da haka! Zan zauna dake, sannan kiji sauki dan zan amshi hakkina, tunda na sami mara imanin da ya min yankan baya. Karki yi tunanin sabida shi zan zauna dake, a'a ko dan ina sonki a'a zan zauna dake ne saboda Mahaifinki, na rigada na amshi amanar ki, sannan idan bani ba!..!" Jan iska yayi tare da watsar dashi sannan ya cigaba da cewa. "Zan yi hakuri da abinda Allah ya bani ne kuma na rufa miki, asiri bawai dan kin cancanci haka ba, sai dan ni bani da ikon wulakantaki a gaban mutane kamar yadda kika min a ranar da na mai dake gaban mahaifiyar ki! Kika tozarta ni, duk yadda na kai da kare kimata sai da kika sani tsanar kaina da Kuskuren da na miki, Ni kuwa koda kud'a bazan tab'a barin shi ya tozarta ki ba balle ni da kaina, dan haka tunanin yadda zaki yi da mabukaci irina ya rage miki domin bazan hakura da hakkina ba, sabida wata lalura naki, zan amshi hakkina kamar yadda kowani namiji yake." Maganar shi a sanyayye yake fita. Amma zafin su rudidiga ruhina suke, lalata min gobe na yake jin shi nake kamar raina zai fita dan zafin kalmar shi da ciwon shi, dama mutumin da baya magana haka yake idan ya tashi magana.. Gabaki daya sai naji lokaci guda na muzanta, har ya gama ya fita, ban iya waje ba, rufe kaina nayi naki fita duk yadda suka so na fito baki fir, sai da ya kuma zuwa bakin kofar yace. "Zaki kuma tozarta kanki ne! Gwara dai ki fito, tunda ba a wani waje bane abin ya faru a cikin gidane. Babu wanda zai goranta, miki yin haka tankar tallata kanki." Da sauri na fito, tare da sunkuyar da kaina, ina tattare rigana, ina rakubewa. "Zo Yumnah ta!" A hankali na taka ina dan ware kafana har na isa gareta, zuɓewa nayi tare da fashewa da kuka, kamar raina zai fita. Kuka nake har jikina na rawa. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Ubangiji Nagode maka da ka jarabce ni, Yanzun na tabbatar ni mai gata ce da sa'a, dan ba kowani Bawanka kake jarabta da irin kadararren rayuwa irin tawa ba. "Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillah! Allah na kara tawassali da sunayenka tsarkakkku masu, Ubangiji bazan butulce maka da abinda ka min, Ya Allah ka sanya na kasance cikin bayinka masu imani da kaskantar da kansu, Ya Rabbi ina kara salati ga Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, tare da ahalin gidan shi da Sahabban shi, Ya Allah kamar yadda ka jarabci Musa da Fira'oun, ka jarabci Noah da D'an shi ka jarabce Ayub da jinya ka jarabce lud ta matar shi ya Allah Nagode maka da ka jarabce ni ta fuskoki da dama, Ubangiji ka sanya min saukin da zuciyata zata dauka ba tare da ta kalli zargin kowa ba! Ya Allah Nagode maka! Ubangiji ka bani ikon cinye kaddarata, ka bani ikon shanye duk wani b'atancin mai b'atawa, Ya Allah ka zama gatana, kamar yadda ka zama min a lokacin da nake gaban Uwata, ka zama gatana a lokacin da nake kasar Thailand, Ya Allah yau ma ka zama gatana a gaban idanun duniya, Ya Allah ka cigaba da zama gatana har karshen rayuwata." "Amin Ya Yumnah! Allah ya bi miki hakkin ki!" "A'a Hajiya! Kin san mata nawa Mommy tasasu kuka sabida rashin mazajen su, kin" Janye jikina nayi na zauna da kyar na gabatar da salollin da yake kaina, ina idarwa naji wata irin nutsuwa da tawwakali ya sauko min, bana jin akwai abinda zai sanya ni damuwa tunda na riko Allah kuma ya amsa min, dukda Ni ba kowa nace, amma nasan Ubangiji bazai juyawa addu'o'ina baya ba Paid Before ready😜 8/30/20, 9:38 PM - Ummi Tandama: 5️⃣0️⃣ nasan yana sane dani, dan haka bani jin ciwo, kuma yana tare dani, tun da na idar da sallah, na kwanta akan abin sallah sai barci.                   Ina yi ina sauke ajiyar zuciya, har zuwa wani lokaci.  A hankali ya taka cikin damuwa ya dauke ni ya mai dani, gado.             A hankali yake shafa kaina, tare da mai da min gashina baya, yana kallon fuska na wanda yake cike da nutsuwa da zati. "Hajiya Yarinyar tana da tawwakali! Bata tab'a daura matsalarta akan  wani ba, sannan zai yi wuya ta nuna maka tana jin ciwon abinda yake faruwa akanta ba.           Hajiya Yumnah! Ita tafi cancanta zama a matsayin matar Aurena! Hajiya ki cigaba da mana addu'o'i, sabida tarayyar mu da ita akwai kalubale, Hajiya tun bata san kanta ba nake dakon sonta! Har ila yau da nake mata so da zuciyata baki d'aya.    Wannan kaddarar da ta fado mata ba ita daya bace har dani, Hajiya raina da ranta ne! Farin cikina da farincikinta. Burina ga burinta ne.       Hajiya zan iya bada rayuwata, domin nata, kamar yadda ta bada rayuwarta domin ni.                Hajiya ina sonta!!! Babu iyaka."     Shiru ne ya wanzu a tsakaninsu, har Khuwailah da Rahbeel suka shigo,           "Assalamu alaikum! Sannunku ya me jikin dai!?!" "Alhamdulillah! Sai godiyar Ubangiji, yarinya mai hakuri da tawwakali, ta amshi kaddarata hannu bibbiyu, yanzun ma barci take."    Hajiya tayi magana in sound tone. "Taya aka yi har wani ya shiga cikin gidan? Ba tare da an gan shi ba, sai fitar shi. Wai meke faruwa ne a gidan mu?!"      "Uwarku zaku tambaya dan duk wani mugun abu da mugunta daga gareta suke!"         Sun tattauna sosai, anan Rahbeel ke tuna musu ai akwai Cctv a cikin gidan wanda yake dakin Halwani, ai kuwa suka fita da sauri.       Abin mamaki babu wani kafa da zai nuna akwai sa'a dan ranar camerorin sun samu matsala, haka suka fito.      Smart watch d'inshi ne tayi kara, ya tab'a bluetooth. Abinda yaji sai da ya shashi zama yana kallon Rahbeel.               Kwalla ce ta cika mishi ido, sannan ya tare lokacin faruwar maganar, ya kuma sawa sannan ya saka a kunnen Rahbeel, yaji.              Jikin shi rawa yake, tare da mik'ewa zai fita da sauri, ya rike shi. "Babu wani abu yanzun da ya rage sai. Kare rayuwarta. Bazan kuma barinta ayi wasa da rayuwarta da lafiyar ta ba, Insha Allah zan zame mata protector! Duk wanda zai cutar da ita sai ya ratsa ni kafin ya isa gareta, ya isa haka ko Mamie ce ta kuma tab'a ta sai na kalubalence ta.       Na gaji, bazan iya cigaba da ganin ruhinta da zuciyar ta na azabtuwa ba. Koda Ni be ba zan laminci cutar da ita ba, matukar zai sanya ta zubda hawaye."                Sun jima suna jajanta al'amarin.                            --- Dabi'u na, na can baya ne suka sake dawo min, ban cika magana ba sai ya zama dole, murmushi ya zame min kariya ga damuwar dake cin raina, dan zai yi wuya kaga nayi dogon magana, haka zai zauna ya sani a gaba yana kallon na.              Ajiye Littafin hannu na nayi tare da murmushi, nace. "Kana bukatar wani abu ne?!"           Gyara zaman shi yayi sannan ya sauke wata ajiyar zuciya, sannan ya zuba hannun shi dukka biyu akan cinyata.                "Meye zaki yi idan Allah baya kama miki wanda yayi miki haka?!"    Dariya ce taso kwace min, a hankali na ture hannun shi. "Abu daya zuwa biyu zan tambaye shi! Me yasa kayi min haka? Shin fansa ce ko Dai-daiton ra'ayi ne?! Bayan haka ba zance mishi kome ba, sai dai nai mishi fatar shiryar  Ubangiji, tunda dai ya zama abinda ya zama!"              Zuba min ido yayi cikin nutsuwa tare da dinbin tausayi, yace. "Kuma zaki yafe mishi?!"         Dariya nayi sosai, kafin na kauda kaina, ina kallon window. "Allah ma muka mishi laifi ya yafe mana Toh ni yar waye da bazan yafewa wanda ya hake min ba?        Bani da ticket shiga aljanna fa, bare naci ni. Ina da satufike na shiga aljanna, yo sallar da nake ina da tabbacin tana amsuwa ce? Sannan a dangina babu zababbabu wanda Allah ya ware su, kawai a age irin nawa.           Nisar tunani da kamanta nazari irinta manyan malamai da manyan waliyyai. Assahaba, har zuwa ga masu digirin digiri, Annabawan Allah, toh sai kaga zuciya ta samu sallama da nutsuwa.                  Ka gamsu?" Na tambaye shi. Mik'ewa yayi tare da haurowa gadon, ya janyo ni jikin shi, yana bubbuga bayana, d'ago kai nayi sabida zubar hawayen shi da nake ji a wuya na. Hannuna na kai kirjin shi, ina shafawa a hankali, tare da sumbatar kumatun shi.           "Kana kuka? Toh ni idan nayi waye zai rarrashe Ni? Kasan bani da Uwa bani da Uba, Hajiya ce Uwata, kaine Ubana. Me yasa kake son karya min zuciya bayan nayi hakuri. Don Allah daina kukan nan, kaji." Bai daina zubda kwalla ba, ni kuma bana jin dadin haka, sai na d'ago na kalle shi nace. "Babyna! Me zan baka kaiyi shiru?!"        Hancin shi ya daura a samar nawa, tare da kai hannu shi kan nonona. Zaro ido nayi ina girgiza kai.            "Toh wallahi bazan daina kuka ba, sai kin bani nasha."    Kara ware idanuna nayi akanshi tare da kallon kofar d'akin, bakina sai bari yake tare da jin wani irin tsoro ya shige ni. "Don Allah! Ka nemi wani abu not."    Aikuwa ya fashe min da kuka, fa baki daya ya rikice min. "Shiiiiii! Kayi hakuri, zan baka amma don Allah karka sha min da zafi kaji." Yadda nayi maganar ina marairaice fuska ya matukar kashe mishi jiki tare da saukar mishi da kasala, wani irin kunya ce ta kamani, na rasa yadda zan ciro nonon daga rigana.          Kawai na shiga shafa bayan shi, rikice min yayi kamar wani karamin yaro da, dole na d'aga rigar atamfar GTP, din jikina na. Dake lokacin da abin ya faru, har nonuwata. Suma sun sha wahala, ko tab'a su nayi da riga sai naji su har cikin brain ɗina, fushi suka yi tare da kumbura sosai.                A hankali na d'aga mishi, saurin sakewa nayi tare da ture kanshi sakamakon bude kofar da akayi kamar zasu b'alla shi, wani irin tsoro ne ya sani rike rigarshi ta baya, ina jin maganar da Mamie take gaya mishi tare da kafaya.                   "Ka saki yarinyar nan! Ko kuma na sab'a maka, kana ji na ai" ta daka Mishi tsawa tare da yiwea kanshi. "A'a Mamie! Bazan sake ta ba! Ance mu muku biyayya amma. Ba ace mu sab'awa Allah sabida son ranki, kuma idan kika takura min wallahi zan hadaki da Papa.        Kin kaso aurenki! Babu dalilin da zaki kashe min aurena, ina son Mata ta. Sosai. Dan haka kiyi hakuri."    "You hear! Rabona dashi kusan one week kenan! Ya tare a gindin karuwa."      Dariya ce ta kwace min, nace. "Linah kenan! Hmm! Wani al'amarin sai Allah! Karki tsallake iyakarki, domin zaki ji magana. Musamman idan ka sanya kanka bincike akan www. Dark Porn lady...."         Kamar wacce aka jona mata wuta, na cigaba da duba littafin hannuna cikin kwanciyar hankali,. juya suka yi suna kallona.      Cikin mamaki da al'ajabi, ai kuka ta saka, tare da kiran Mahaifiyarta ta gaya mata kome, tare da cewa nayi mata sharri.       Mikawa Mamie wayar tayi, daga ganin yadda tayi wani red face, na fahimci ana kwashe mata albarka ce, dariya na saka, tare da cewa. "Uncle amshi wayar wallahi zaginta ake." Aikuwa, haka ce ta faru, da ya amshi wayar, ya kare mata tanadi ai uwa ba tafi uwa ba, sannan ya wurga da wayar a kasa. ..........Ana rikici! Gefe guda Uncle sani yake a gefe yana amayar min da zuciyar shi, ba tare da na tambaya ba, kwana na goma sha biyu aka sallame ni.         Ban san ya akayi ba, Mamie ta dai dawo, kuma tana samuna a daki tayi ta gaya min magana masu zafi.     Muna cikin wannan yanayin aka dawo da Mah Liqah ba lafiya, ban samu labarin abinda ya faru ba, sai a bakin Khuwailah wacce take Jidda mijinta ya dauketa suna darje juna, wai ashe garin cire cikin da tayi suka tab'a mahaifa.               Abin tausayi, mutuwa bata da sabo kwantar yarinyar biyu, tace ga garinku.      Mamie kamar tayi hauka, sabida mutuwar ya shiga jikinta, musamman yadda Yarinyar take gaya mata, taji tsoron Allah tadaina abinda take, lokacin da nake gaida Yarinyar, ta kalle ni hawaye na zuba mata. Tace min. "Baki yi kama da karuwai ba! Sabida a tsarkake kike!  Ke sunan aka jefe ki dashi gashi mun amsa sunar, Yumnah. Don Allah idan kika samu lokaci, kije Argentina akwai Salim da acan ki dawo min dashi, ki duba cikin jakar Makarantar tana, zaki samu takardan gidan marayu, tare da wasu abubuwan shi. Baban shi d'an kasar Yemen ne,            Don Allah ki rike shi, wata rana dole zai bukaci sanin waye shi, Don Allah karki duba abinda Mamie tayi miki, ki duba soyayyar da Ya Halwani yayi miki, don Allah nasan mutuwa zanyi.            Amma ko ba kome na bar baya, don Allah karki manta da..."    "Ke munafuka zoki fita, anzo daukar rahoto, toh Typoid ne, ya tab'a mata hanji, aje can a a karata karuwa...." "Ma..mi..e! Nawa duniyar take! Bayan babu abin Alkhairin da na bari sai mugun iri! Mamie."   Har zan fita ta riko hannuna, tana cewa. "Mutanen kirki! An sansu da rike alqawari! Ke kuma ina da yakinin kin fi haka, kuma zaki fi haka, don Allah ki rike min shi da amana, ga wannan awarwaron hannuna, ki bashi sannan ki duba zaki ga Hatimin masarautar Yemen. Don Allah idan yakai lokacin da ya dace ki sa dashi da mahaifin shi. Nagode."         San Mamie bata fahimci abinda Mah Liqa ta bani ba, sai ma bina da tayi da harara, ina kwance wajen karfe biyu, naji kiran shi dake har yanzun ina gurin Hajiya ne, ana kuma gyara min jiki tare da jiran ko akwai wani abu da ya shiga jikina bayan bayan wancan al'amarin da ya faru.    ..  dauka nayi anan yake gaya min mutuwar, kasa barci nayi dan muryan shi na rawa, kuma.         A hankali na sauka ina salati, da sauri na fita, ban gayawa Hajiya ba, sabida kar jininta ta hau, dan tun zubda cikin Khuwailah jininta ke hawa, sai ga abinda ya faru dani ya kuma dakula mata lissafi a shekaru irin nata bai dace tana jin abubuwan tashin hankali ba.         (Don Allah! Yan uwana matasa! Mu kiyayye gayawa Manyan mu labarin tashin hankali, karamin misali. Mahaifina yana da kusan 77yrs, wallahi duk yadda nakai da jin abin tashin hankali, bana iya gaya mishi, domin tuntuni ban iya saurin fadar abinda zai d'agawa wani hankali ba, sabida zuciyata bata daukar tashin hankali! Toh taya zan jefa zuciyar wani, bani Mantawa wani lokaci can baya, wasu abokai ne, suka tafi rafi wanka. Har takai da ruwa ya tafi da yaro d'aya.                Koda yaran suka dawo, gida da gudu, Mahaifiyar yaron tana shanya kayan da suka wanke, kawai suka ce mata ai ga yaron ta can ruwa ya tafi dashi, tsabar tashin hankali, kawai ta daura shanyar nan saman wayar wuta, nan aka ɗauki gawarta, ga kuma na d'anta duk sabida rashin iya bada labari, karka yarda a maka shaidan mugun labari,🤭🤦 Wallahi sai ka zama abin tsoro kowa ya ganka zuciyarshi na bugawa saboda ba a san wata sharrin ka kunso ba! Alhamdulillah Nagodewa Allah, tsabar kar na zama mai jiyarwa idan ba buk dina ba! Bani da lokacin isar da tashin hankalin da zai dami wani! Idan na sanyaka a damuwa toh ni kaina bani da nutsuwa don Allah mu kiyayye gayawa iyayen mu, mugun labari, don tankar ka zuba musu guba ce, A zamanin Cututtukan nan! Allah ya kyauta) ...... Dakin shi na haura na samu yana zaune akan abin sallah ya jingina bayan shi, da Allon gado, dukda dakin babu wadatar haske, amma tabbas ina jiyo ajiyar zuciya shi, a hankali na karasa. Inda yake zaune na zauna akan gwiwata, ina kallon shi.      Tausayin shi ya kuma raunana zuciyata, kaunar shi yana kara hudo duk wata kafa na jikina, son shi ya cika ya tumbatsa a raina.          A hankali na janyo shi jikina tare da wa kanshi masauki a kirjina, ina shafa fuskar shi.              A hankali nake gaya mishi magana masu taushi da laushi, cikin nutsuwa da hikima, sosai nake bashi musalan rayuwa, tare da nuna mishi yarda da ƙaddara, damshin kwallar shi nake ji yana jika hijab dina, kara rungume shi nayi.          Allah na tuba, ban sani ba ko nan gaba zanyi kuka, amma bana jin kome domin idanuna sai dai suyita zafi.       Shafa fuskar shi nake zuwa sajen shi da suke kwance luff, ina kuma gaya mishi muhimmancin azkar da yawan ambaton Allah, a hankali naji ya kara nauyi a jikina, hannun shi daya zagaye da k'uguna, dayan ma haka ya rungume ni sosai, yana sauke numfashi, a hankali nake karewa fuskar shi kallo, wanda yake kawacce da gargasa,  pink lips d'inshi sun kuma yin light.                   Saman lip ya wani a tattare.              Hancin shi da ya kuma fitowa zir, tare da zankadaddiyar fuskar shi sun fito casss! Yar zanen kan fuskar shi wato one eleven din shi ta karawa fuskar kyau da haiba. Sai dararar idanun shi wanda nasan yafini manyan idanu, dan Ni sai na shiga tsoro suke fidda kansu.     Amma shi? Suna nan ne, kallon  eyelashe din shi nayi, sun wani kwanta, a saman fuskar shi.                   Murmushi nayi kamar bai girma ba, idan na kalle shi sai nayi ta masa kallon yaro karami, bawai yaro karami ba, just matashi haka yake komawa, ga iya daukar wanka, kamar wanda ya tashi cikin masarauta england.                Son gayun shi kamar wani celebrity, yana son kwalliya. Ya fito kamar wani Amir KHAN, a cikin Dhoom.              Rashin sakewar shi da yawan shiru shiru, d'abi'ar Mamie ce! Sai dai ita mugun halinta ya lalata mata rayuwa, zunzurutun kyau ya dauko a gurin Hajiya ce, dan duk y'ay'an Hajiya babu wanda ya dauko ta kamar Papa, wannan kyan ne yake rud'ar Mamie har take jin yaranta wasu ne, baza su auri mai karamin karfi ba sai masu.... Paid before Read.. Zahran Addah Ramla +2347035133148 ⃣1️⃣... Na jima ina tunanin akan Uncle, a hankali barci me nauyi ya dauke ni.              Tare da kifa fuskana akan shi, ban san yaushe ya farka ba, amma naji shi yana shafa nonuwa na, bude ido nayi cikin barci sake mai da kanshi yayi cikin nutsuwa tare da sake daya ya kama d'aya.          Ture kanshi nayi, a madadin haka, sai ma kara manne min da yayi, a sannu ya rabani da night gown duba, tare da sumbatar wuyana.              A hankali wani irin shauki ya kamani, rungume shi nayi tare da cusa kaina a wuyar shi, a tsorace nace. "Uncle! Don Allah karka min haka bani da lafiya. Ka Barni na....na...na."    Yadda nake in'ina sai da ya bashi tausayi, ganin zan kuma magana da sauri ya rufe min baki na da nashi, a hankali yake bin duk wani matakin da  sani sai da yayi tare da lugwaigwaita ni,                Ban kuma rikicewa ba, sai da baki penis dinshi a bakin kofar, ai a razane na sake wani irin rudadden kuka tare da girgiza shi. "Baby! Kwantar da hankalinki, zan miji da zafi ba! Zan miki a yadda zaki gamsu ni din, bani bakin."       Jikina yana rawa na mika Mishi bakina, ya rufe da nashi, tare da tura kanshi a hankali, firgit na motsa. Sake gwada wa yayi, na kuma ture shi kuma ya nace sai ya shiga kofar.    .. ƙoƙarin kwace bakina nake, amma ya rike harshena, yana mata wata irin zoka, tare matse min hannu.            Kamar yadda yana yinshi yake da sanyi, haka yake tura min a sanyayye, har rabin suka shiga kuka ne na sake Mishi tare da kwace bakina, na rasa yadda zan saka kaina.     Abinda ya faru yana kuma dawo min, matse ni yayi. Sannan ya shiga moving a hankali har ya shige ciki tsaf. "Sannu Baby!" Iya abinda yake fada yana kuma nanatawa kenan, kwalla ne suke zuba daga idanuna, rufe idanun nayi gam,. .. domin bazan iya jure wannan halin ba, sosai Uncle yake bini na a hankali, yadda kuka san kwai. Haka yake min kome, abinda ya dauke zafin da nake ji. Wani irin dad'i me hade da zafi suka gauraya lokaci guda.                    Ban san lokacin da na bude mishi legs ba, tare da  k'amk'ame shi sosai, ina sauke wata irin kuka me mugun dad'i. "Yumna! Nasan zaki yi dad'i,tun ba yau ba nake jin dadin" jin haka ya sani kiran sunan shi tare da jan gashin kaina, ina fincikewa.            Rasa bakin magana nayi tsabar abu biyu sun hadu min, ban san lokacin da na nime bakin shi ba, sabida iya cin mace Uncle ya iya shi,         ...juyar da kan shi yake, tare da zuba min Bulalar shi masu begen dad'i, daga ni har shi bamu san asuba yayi ba, sai da muka ji kiran sallah.             A lokacin ya kuma k'amk'ame ni, tare da cika min mara da zazzafar madarar shi.           A gajiye ya kira kanshi a goshina, ai kuwa na saka mishi kuka tare da bori, ina cewa. "Wayyo Allah na! Bana so! Ka rabu dani, ka kyalani."                       Ganin na birkice mishi yayi maza ya zare jikin shi a kaina, kuka nake sosai. Dan Ban san wani irin dad'i ne ya dibe ni ba, sai da ya gama cinye ni tsaf sannan na dawo hankalina.                   Komawa gefe nayi ina kuka kamar ba nice na gama zuba ihun dadi ba, sai gashi lokaci guda na birkice mishi.        Ban daki ya wuce tare da hada ruwan wanka, ya dawo ya dauke ni, ina kuka ina bori.  Tare da niman zamewa, a cikin ruwan zafi ya sanya ni na mike da sauri, mai dani yayi sai da ya tabbatar ruwan ya shiga jikina.      Sannan ya kyale ni, na karasa wanka, ina fitowa na samu har ya gyara gadon, tare da ciro min wata doguwar riga,  da abin salla, ina fitowa ya mika min faucewa nayi tare da sake mishi kuka.       " Dama nasan ai jikina kake so! Kasan abinda ya faru dani shine ka...."        A rikice ya ka raso kusa dani. "Don Allah baby kar ki min haka wallahi ban san ya akayi ba, nasan dai." Wani rikitattun kallo na zuba mishi lokaci guda ya kara rud'ewa tare da niman kare kanshi.        Amma ina, saka kayan nayi tare da gabatar da sallar shima yana fitowa ya saka kaya ya nufi masallaci.      Kafin ya dawo na kuma gyara kayan, kananun kayan shi da na gani a toilet na wanke su, dan ya shigo ya samu ina wanke ban dakin tass, jingina yayi da jikin kofar. Tare da nad'e hannun shi a kirji.             Wani irin farin ciki yake ji,tare da jin dadi. Yau gashi ana wanke mishi kayan shi.                    "Well done! Baby" Tura mishi baki nayi tare da danyen yarinta nace mishi. "Babu ruwana da kai! Ni ba babyn ka bane, domin Jiya baka tausaya min ba,"        Shigowa yayi, zai min magana nace mishi. "Ka manta anyi rasuwa." Da sauri ya juya, tare da barin dakin.                     Sosai kuwa na gyara mishi dakin shi, sannan na fito daga dakin. Bayan nayi wanka.            Kafaya nasamu tana kokarin bude laptop din shi. "Me kike mishi a jikin laptop din shi?!"      A razane ta juya tare da tashin hankali, jikinta na rawa, bude sif d'inshi nayi tare da ciro wata shirt d'inshi na saka, sauka cinyata yayi tsabar tsoro da bala'i ya hanata magana, sake gashina nayi tare da goge shi da towel.         Kofar dakin na rike tare da nuna mata nace. "Fitar min a dakin mijina!" "Wani d'an iskan ne ya kawo ki nan?!"       A hankali na fara tafiya, dan na nuna mata jiya anyi shagali, a fusace tayo kaina, juyawa nayi ina kallonta, tare da zabga mata harara. "Uban me nazo yi a dakin Mijina? Cin burar shi nazo yi, yayi miki"      Ai kuwa da gudu tayo kaina, na daka tsalle na haye gadon, tare da ficewa da mugun gudu, ma fita a dakin, ina isa bakin kofar na rike rigar shi dake jikina na.    Na sake wata irin dariya Irin ta niman tsokana, nace. "Jar Uba! Wannan mijin naki. Ya haɗu" Rufe fuskana nayi wai naji kunyar ta, bude ido nayi tare da da dunkule hannuna, na dauki yatsa daya nayi ta turawa sannan na fita da gudu nace "Wallahi! Na ci mijinki, daga yau ma nace ya zauna ba sai yazo ya dauke ni ba, Ni da kaina zan zo, idan kin isa ki hanani."    Da gudu ta biyo ni, Ni kuwa na dauki goran ruwan da na gani a kan hannun step na zuba,  tare da daka tsalle na dira a step na kusada na karshe.    Wawuya tana zuwa. Na juyar da kaina, kawai sai ga yar banza ta zame tare da dirowa da gindinta.        Wani irin dariya na sake, nace. "Wayyo Allah na! Sannu zaman yan bori kenan! Sorry."   Sannan na gudu part din hajiya, a hanya nasaka hijab dina, ina leka falon na sameta dasu Khuwailah.       Kunya ce ta kamani, a darare na shiga tare da sallama.   Basarwa Hajiya tayi tare da amsawa, da sauri na shige ina sauke ajiyer zuciya.               Kayana na ciro bayan na shafa mai, ina cikin saka zip din rigar naji an bude kofar a razane na juya, ajiyar zuciya na sake, ina cewa. "Wallahi kin bani tsoro! Na zata wancan matar ce! How fa!"       "Hmm! Kece zan tambaya tunda gashi nan kin fito daga apartment din Agentw!"        Murmushi nayi, sannan na gama saka yan kunne na, ina kallonta nace. "Kawai naje mishi gyara ne" Na fada haka ina saka hijab dina, shi yasa naga kina d'aga legs dakyar ba"   Da sauri na kalle ta, tare da zare mata idanu,nace. " Don Allah? An gane yayi min wani abu?!" "Gaskiya ga rantsuwa, manta kawai amma duk me hankali ta ganki yasan Agent yayi amarci jiya, wai ya akayi kika je ne, dan naga ai jinya kike ko? Kuma anan kike!"           "Ke bari kawai, jiya ya kirani yana kuka." Daga nan na gaya mata kome, dariya tayi sannan tace muje, muna fita muna hirar mu.      Mun isa part din da Mamie take, amma bamu samu karb'an arziki ba, saima zagin cin mutuncin da aka mana, bai dame mu, ba tunda mun fita hakkinta.          Bayan sati Daya muka fara shirin barin kasar, kafin zuwan lokacin na haukata matar shi da salon tsokana, tare da niman magana, sau biyu tana ganina a dakin shi, Karshe haka zata biyo ni, wai zata dake ni, na san yadda na wurga da ita, na uku ne Allah baya taimaka yana kusa, ai kuwa ranta ya b'aci, mahaukaciya ruwan zafi ta dauko a kitchen tayi kaina.     Shi ya kwace wukar, daga bayan shi na mata alamar ya cini da hannu, kuma bawai wani abu muka yi dashi ba, kawai tun ranar da nazo yayi min ban kuma yarda ba, da tana da lura zata ga share ni ma yake, ajebot bata fahimci kome ba, sai jarabar kishi.    Ni kuwa na shiga zuwa gyara mishi daki da wanke bom short d'inshi da singlet d'inshi.               --- "Naji zaka tafi da Yarinyar abokinka, toh ni dai ban yafe ba idan ka bari wani abu ya hada ku, Yawwa. Yarinyar da take kawo maza gida, itace zaka zauna da ita, wai ma tukun haka zaka amshe ta?!"        Nan Mamie ta shiga mishi mugun nufin akan idan ya kwanta dani, Allah sarki duk ya tsorace da abinda take gaya mishi. .dan haka toh kawai yake ce mata ba tare da yaji zai amince yabi don zuciyar shi ba.          Ranar da zamu tafi Hajiya ta bani addu'o'i sosai, tare da cewa kar naji tsoron kowa gidana daban ne kuma babu wanda ya isa ya min Iskanci, tayi min Addu'a kamar ba gobe. .washi gari, muka bar garin, tare da.        Tun a jirgi naga tana min Iskanci, kallon shi nayi, tare da lallubar wandon shi na tab'o abin, aikuwa sai da ya zabura, kishingida nayi akan wandon, tare da juyawa na kashe mata ido.            Kawai nuna mata yadda zan ciro namar wandon na cinye nake. Kasa hakuri tayi cikin masifa ta taso, da sauri na k'amk'ame shi, ina ihu me cika kunne. Har sai da ma'aikaciyar jirgin tazo, nan aka sauya mata guri, murmushi nayi tare da gyara zamana, kallona yayi cikin nutsuwa yace. " Kizo ki same ni a bandaki."      Tura baki nayi tare da cewa, " me zaka min a cikin ban d'akin?"     Banza yayi dani, sannan ya mike zuwa ban dakin, can nima na bi bayan shi, babu ruwan wani da wani.     Ina shiga naga ya juya min baya, After dress din na cire, wasu munafukan kayan da nasaka suka bayyana mishi nonuwa na, da sauri ya rungume ni.       Juyawa yayi ya saka key, sannan ya matse ni Bangon, yana sumbatar wuyana zuwa kirjina, dama nima hakuri nake, amma nayi kewar Uncle dina.                Ciro min! Baby J d'inshi yayi na saka hannuna ina wasa da ita tare da yin sama da kasa, riko ni yayi tare da ce min. "Please! Suck!"    Murmushi nayi tare da kallon fuskar shi, na zame a hankali har zuwa kanta wowwww! "Beautiful!" Na fada, a hankali na shiga lasarta tare da tsotse ta, ina turata har makogarona, kamar zanyi amai, lasarta nake ina kara  yamutsa y'ay'an gwaibar shi. Wayyo Allah na, nan naga rikice, nan ina kuma zuke shi tare da janyo ruwan da take gurin, na iya shan na wasu ma balle na Mijina, lokacin ina bariki.             Sosai na shiga zuke mishi, ina yi ina marin fuskana da ita zandariyar, sosai nake lasarta, sai da ya barrar min da ruwar shi a fuskana, na  janyo tissue na goge jikina tunda ba zai yu muyi wanka ba.                 D'agoni yayi tare da d'aga kafana daya sama,  a hankali ya d'agota sannan ya matsar da pant din gefe, ya shiga turawa, zanyi kara ya haɗa bakina da nashi, k'amk'ame shi nayi lokacin da na jita jijjiyar ta cika ni tam, d'aga d'ayar kafar yayi ya jingina ni da bango, ina sakalle da wuyar shi.           Hmmm! Wato wannan cin akwai.masifar dad'i, dan lungu da sako na jikina yake bi, yana kuma juya wutsiyar shi son ran shi a cikin G... Ban san lokacin da na cire rigar jikina ba, na bar nonuwana yana sake jin dumin su a kirjin shi, gashi Uncle ya iya ci mai tsayawa a rai, domin baki daya ya tafi da ruhina, ina son haka.              Iya gurza ya gurje ni, dakyar da sodin goshi, ya sauke ni bawai dan ya koshi ba, a'a sabida sau biyu ana tab'a kofar za a shiga ya sauke ni,  tare da cewa min. " Yau ki lakato matana a Abu Dhabi, zan shigo da belt, don Allah so nake kici ni, yadda ko kinyi ihu zata zata bulala nake miki plss"         Rausaya kai nayi bayan na wanke gabana da fuskyna na rigashi fitowa, sannan ya fito yana gyara wuyar rigarshi tare da b'ata rai, bayan yasaka glass.             Wani irin jin dadi nake, wallahi mace ta sami na mijin da ya iya Sex! Ta kare mata, ni daya sai sake murmushi nake.... Paid Before read Zahran Addah Ramla +2347035133148 Kuyi hakuri bamu da wuta ne! Insha Allah zan baku na dare ma: 2️⃣ rike hannuna yayi cikin nutsuwa, yana kallon fuskana. Sannan yace. "Kina farin ciki ke? Haka nake son ganin fuskarki kullum cikin farin ciki, bana son naga kunci a fuskarki, kiyi hakuri da yadda rayuwar mu take ajiye. Ni dai ina kaunarki, sosai kuma bazan tab'a barin ki kiyi maraici ba. A duk lokacin da kika ga nayi sauya karki dauka dan bana yinki ne, a'a akasin kaddarar mu ce, ina sonki da farin cikinki." Daura kaina nayi a kafad'arshi, ina sauke murmushi mai mugun dad'i, domin nayi farin ciki sosai kasamu wanda yake sonka, babban arziki ne! Balle ni da nasami mutum mai daraja yana sona. Wannan kamar Alfarmar yayi min rayuwa. A hankali nake shafa fuskarshi, ina jin wani irin yanayi na kuma ratsa cikin zuciyata, sumbatar hannuna yayi sannan ya gaya min kwanciya a kirjin shi, ..matar shi tana can mu kuma. Muna bidiri a nan, muna isa Abu Dhabi, ya tashe ni a hankali na bude idanuna ganin kowa na ƙoƙarin daukar jakar shi nima haka na mike, muka fito, janye hannuna nayi sabida ganin matar shi ta taso kamar zata make ni. A raina nace kwantar da hankalinki, bamagujiya. Ai dole na bar miki shi for now, muje masauki ki ga yadda ake bikin bidiri biredede, a hankali muka isa in da zamu huta na awa guda, kafin mu wuce, Tunda ya nuna min dakin da zan zauna, sai kallona yake yana son nayi abinda yake, na share shi tare da shigewa na rufe dakin abuna, yaji haushi sosai..kawai bazan huta ba, d'azun ya gama cina a jirgi yanzun sai yaci matar shi, ko ba haka ba,🙅🏻‍♀?. .. wanka nayi sannan na gyara jikina na Kwanta, sabida gabana ya danyi tsami, nishi nake sosai dan ko a jirgi a jirkice na zauna,. Jin ana buga min kofa ya sani tasowa kamar kububuwa, na bude kofar. Hararar juna muka yi, sannan na murguda mata baki na fauce abincin. "Yar iska mara kunya, wacce maza suka gama da ita" "Jeki dai bazan kula ki ba, sabida Ni ba dangin kare bace! Ina dalili, fada da gayyan haƙora. Olori buruku!" Wani irin zaro ido tayi, wallahi ban so jan fadar ta ba, dan nasan wancan harijin bazai barni ba. Rufe kofar nayi garamm, ina tsaki. Ina zama naji an buga kofar damm, nace. "Na shiga uku! Wannan masifar har ina." "Zaki bude ko sai na kira masu hotel din, su bude min! Mara kunya har kina da bakin zagin matana" "Nifa bazan bude ba!" Na gaya mishi cikin tsiwa, aikuwa ya shiga fada, dan nasan da biyu yake, sosai yayi masifar shi kafin yabar kofar, a raina nayi dariya, ban kuma bin takansu ba, sai can da matar shi tafi yawon zaga gari dan yace babu inda dashi. Taje kawai yana son zane ni ne. Abinka da sakarya kuma ta amince da abinda ya gaya mata. .ina cikin barci aka buga min kofa, dakyar na tashi sannan nazo na bude mishi, turance cikin dakin yayi tare da sanyawa kofar key, dake goshi nayi. Tare da niman Karyan da zan Mishi, sai harara ta yake, Turani gado yayi, tare da bin kaina, rike shi nayi cikin wata narkakkiyar shagwaɓa na rikirkice fusaka, tare da rike cikina, na saka wani sanssanyar kuka, ina matsa idanuna, Da sauri ya sauka yana kallon fuskana, juyi nake kamar zan fadi ya riko ni yana duba ni. .dariya nayi a raina nace. "Kashiga hannu ba kai ba cin wannan dur.. dan ba tuwo bane!" Nan kuwa na shiga wani irin yauki da tsantsi kamar zan fadi a gadon, kuka nake naki magana, shi kanshi sai da ya jinjina tashin hankali. "Baby! Gaya. Min meke damunki?!" "Uncle cikina! Zan mutu wayyo Allah na!" Duk ya rud'e, sai da na gama rikita mishi lissafi sannan nace. "Ai kuwa idan kace zaka yi wani abu bazan hanaka ba, amma idan na mutu, ba mutuwa nayi ba kaine ka kashe ni!" A saba'in ya gyara min kwanciya, sannan ya shiga jan zip din wandon shi, wannan ta mike tsaye sambal! Sai aman ruwa take, nasan ba lallai bane yaji dad'in dan zai shiga damuwa idan ya koma dakin su, kallon agogon nayi naga saura mintoti da bazasu gaza talatin ba. Yana jan zip din na riko abin,. kallona yayi cikin damuwa yace. "Baki da lafiya! Barshi kawai zan sha magani dan Linah tana period!" Kamata nayi tare da turata bakina abin tausayi, sai ya koma ya rikice min kamar yaro karami sai yadda nayi dashi, ina yi ina kallon agogon bango, dana samu naga ya rage yawan abun juya mishi nayi, tare da buga mishi goho! Shafa bom-bom dina ya Kai mata wata mafi tass, sannan ya shafo yawun bakin shi ya shafa a jikin Hakimar shi, sannan ya rike bom² dina ya shiga turawa. "Wowwww Jarumina! Shiga da kyau" Kasa magana yayi musamman da yaji Length din shi yana tab'o G spot Dina. Wani irin dad'i ne ya kama shi ya shiga zuba min mari yana buga min wutsiya har cikin zuciyata nake jin shi, yes naga duniya dan duk wanda ya shiga karuwanci dole ya san da irin wannan ba irin karuwanci muna afrca ba, wanda zaka Kwanta namiji ya haye ruwan cikinka. Wannan kome koya maka ake yadda babu ta inda bazaka iya daukar nauyin namiji ba, ai shi kanshi da yaga nayi mishi wannan style ɗin, yaji masifar dadi, kamar ya kumar Ihu. Wato yadda yake min har nayi realising, yana kan aiki can kuma ji muryan matar shi tana cewa.. "Daddy kana ina ne?!" A sheke yace mata. "Gani nan ina zane Yumnah!" Aikuwa ya Zungure ni nace. "Wayyo Allah na! Na tuna zan kara ba,! Wayyo Allah Aunty ki cece ni!" Dari belt yayi yana make gado, ina ihun dadi, kai jama'a.. Uncle ya gama da Matar shi ya rena mata hankali. D'agoni yayi zuwa gaban mirror din, na saka hannu na, ina kallon shi ta mirror din, gurza fuskar shi yake a bayana, yana kuma antayawa duniyar Maji dadi, ihun da nake zaka rantse dukana yake. Nan kuwa kakkausar nake amsa, sai da nayi realising na biyu muka tawo tare, duk mun wanke dakin da sparm din mu, ajiyar zuciya muka sauke tare yana lasar kunne na, rike kanshi. Nayi da hannuna, ta baya. "Well done! My heart!" "Thank You! Hayati" A hankali ya zare, sannan yace. "Na gaya miki daga yau Matana ba sa'ar ki bace, idan kika kuma mata rashin kunya ko rashin mutunci. Sai na miki kafirin rashin mutuncin dan idan nace Musulmin rashin mutunci bazaki gane girman abinda kika aikata ba." Haka yayita masifa yana saka kaya, yana gamawa ya fita da belt din a hannu yana huci, shi nan an bata mishi rai, sai sharfe zufa yake,yana shiga yace mata. "Ai tun fitar ki, na samu ta bude kofar nayi mata mugun duka, na barta can tana kuka, ina jin ma wanka zata yi dan taji maza. Hada min ruwan wanka nayi nima, sabida Yarinyar ta iya zilliaya, wannan anya ban so kaina gurin yarda a bani.aurenta ba, sam bata jin maganar kowa, sai wanda Hajiya ta gaya mata, shi yasa mamie tasa min doka kuma naji dadin haka, maza hada min ruwan wanka." Tashi tayi take ta haɗa ruwan sannan ta dawo ta gaya mishi ta haɗa, ya shiga yayi wankar tsarki tare da wanka baki daya. Dab zai fito yaji tana gayawa mamie duk abinda ya gaya mata, suna dariya, Allah sarki ya faɗa a ranshin. Yana jinjina son Kai Irin na mahaifiyar shi, a ranshi yace. "Zaku gama kalau, amma babu wanda ya isa shiga tsakaninmu" Yana fitowa yaga ta kashe wayar. . Bai damu ba, kawai dai ya shirya tsaf sannan ya dauki yar karamar jakar shi ya fito. . Yana zuwa bakin kofar dakina ya buga, sanye nake da gown Minch color, tare da takalmi pumps, na fito na yafa veil akaina, kamshin miski nake. Ina fitowa sake banga matarsa ba, na fada kirjinshi nace. "Uncle na gaji wallahi." "Shii! Insha Allah zaki zama Jaruma!" Dariya nayi muka fita, daga bayan mu naji tana cewa. "Honey!" Gaba nayi na Barsu, su. Dan haka kawai naji raina ya b'aci, ban damu ba, na share su. Tunda muka shiga cikin jirgin take wani min kallon banza, dariya ta bani nace. "Banza dutsi! Yanzun na gama bashi dur.. yaci har da ce min i love you!" Dariya ne ya kwace min, muna hada ido zan fashe da dariya, kai kafin jirgin mu ya tashi ta zage min uwa ta uba, ni bai bani haushi na, dan nasan nima bani da kirki. Aikuwa sai da ya. Shiga tsakanin mu, ban ce mata kome ba, ina kallon yadda take tura baki, sai da abin ya bani dariya. Har dare yayi muna drama, a hankali na fara barci, jin hannun shi nayi yana lallubar nawa, can naji ya daura min a bisa jijjiyar shi, cirewa nayi da sauri, ina harara shi cikin jin haushi nace. "Wallahi babu abinda ya dame ni, ga matarka nan!" Lallabani yake wai ko zan bashi haɗin kai, fir naki ƙamar zai yi kuka. Haka yayi ta rarrashina, wai anya Uncle Lafiya? ..yayi mugun takurani sosai fa, karshe tashi yayi tare da shiga ban daki, kallon matar shi nayi da tasake habb'a tana barshi, kamar na kofa mata mari, nake ji, can ya fito yana zare min ido, kin kallon shi nayi, ina lura dashi ya dawo, ya kuma daura hannuna akan ayabar shi. Kasa kasa nayi mishi magana nace. "Nifa bana son jaraba!" Cikin dokin zuciya yayi kwafa tare da cewa. "Nagode! Ki jika abinki kisha tunda ban isa dake ba, tunda hakkina ne kije na barki da." Sake baki nayi ina kallon shi, kamar zanyi kuka nace.. "Yanzun Uncle sabida Allah akan yar abinda bani kadai kake ba, zaka hada ni da Allah, nagode muje na baka hakkinka." Wallahi namiji babu kunya ina gaya mishi, haka ya mike zukwai-zukwai, ya wuce na bi bayan shi, ai rena mishi hankali nayi, tare tunda na shiga ban dakin, baki mishi kome. Har yayi ya gama, sai da naga b'acin rai karara a fuskar shi, sai da yaja min tsaki. ....rike rigar shi nayi, cikin tsiwa nace mishi. "Da kaci ni, shine zaka ja min tsaki! Ni da abuna, bafa naka bane nawa ne! Meye naka na jan tsaki bayan ka gama min almajiranci! Toh bana cikin mood sai aka ce lallai sai na maka yadda kake sone. Daga yau bazan kuma baka jikina ba kace can kaci kazamar matarka!" Na kwace jikina tare da gyara kayana na fita na barshi a cikin ban ɗakin. Ya sha mamakina, bata rai nayi cikin tsare gida, haka kawai mutum daga Jidda zuwa, Dubai yayi biyu, daga Dubai zuwa Japan yayi daya ni Machine, da zai sanya ni a gaba, ina dalilin za a maidani wata abu can. Naki yarda da shirin da yake nima naja rigimar yayi nisa, kamar ya make ni, na kuma yi fuska. Har muka sauka, a garin Tokyo ana tsula sanyin kamar me, wata irin ajiyar zuciya yaja, ina sane da halin da yake ciki a Amma bai dame ni, ba, har muka isa gidan Linah ya sauketa, kafin ya wuce dani. Ban san dalilin shi na sauya mana mota kafin mu isa gidan ba, amma dai sai da karshe muka ni taxi, har kofar gidan ya kawo mu, janyo ni yayi tare da saka tafin hannuna a samar kofar. Sai ga hotona, yana gamawa ya kuma saka babban dan yatsana, take get din ta bude, muka shiga, bayan ya ambaci suna na, da nashi, sannan muka shiga asalin cikin gidan, nasan gidan dama a nan ya tab'a sauke ni. Tun kafin ya nuna min d'akina na shige tare da rufe kofar, bugawa yake amma fir naki buɗewa. "Toh ki bud'e na nuna miki, kome kafin na fita," Fitowa nayi ya shiga nuna min kome, yana gamawa na koma daki nayi sallah dama wanka nayi, ina jin shi a kofar yana buga min. Fitowa nayi cikin rashin damuwa yace min. "Zaki iya zama a gidan nan? Dan zan koma gurin Matana!" Kululu... Paid before read.... a: 3️⃣ cikin tashin hankali na riko hannun shi, kamar zanyi kuka nace.      "Uncle duk ni ɗaya zan zauna!"    B'ata fuska yayi kamar bashi ba, ya juya zai fita.     A dari uku da sittin na rungume bayan shekara. "Wallahi bazan iya zama a gidan nan ba, kawai ka mai dani, gurin Aunty Sarinah!"        Juyawa yayi tare da janye ni a jikin shi ya zuba min ido, dariya na cin shi. Tab'e baki yayi sannan ya. "Kiyi hakuri ina sauri gob..." Tabo Hajiya babbar shi nayi, tare da zuba mishi ido, ina murmushi.           Rike y'ay'an gwaibar nayi ina kuma tab'o yaya babba, jin hannun shi kawai akan k'uguna, murmushi na kuma saukewa, sannan na riko hannun shi muka koma daki,   Ban daki na shiga na hada mishi ruwan wanka, sannan nazo gabanshi na soma taya shi cire kayan shi, sannan yana gamawa muka nufi ban daki, yana shiga ruwan na bishi. Kasa magana yayi har na taimaka mishi ya fasa jikin shi sabida sanyin da ake.   Na rigashi fitowa, fita nayi zuwa daya dakin, har zan saka hannu a jikin kofar naji ance. "Yumnahhhhhhhhhhhhhhh!" Kan Bala'i, ban san lokacin da nayi wani irin juyawa ba, na koma d'akina, dai-dai ya fito daga ban dakin, jikin shi na koma, na juya. Jikina sai wani irin rawa yaƙe.        Tsabar na razana, kallona yake, tambaya na yayi na gaya mishi, riko hannuna yayi sannan yace. "Babu abinda zai same ki, Insha Allah! Muje wancan gidan, ki zauna a cikin mu hankalina zai fi kwanciya."      Da sauri na gyada mishi kai muka shirya, tsaf sannan ya dauki jakata, muka fito.                  Muna fitowa kamar ance na juya na kalli gidan kawai naga wata mace a tsaye, sanye da bakaken kaya wani irin karar na saka tare da zuɓewa a sume.         Tashin hankali da dimauta ya shige shi, a take ya kira Taxi ya dauke mu, zuwa gidan shi can.                    Muna isa gidan ya biya kudin taxi din sannan, ya dauke ni zuwa cikin gidan, a falon su ya kwantar dani, shafa fuskana yayi bayan ya dauko ruwa ya shafa min.      Kirana yake amma bana jin shi sai zan farka wata mata da take ta, tafiya nake bi. Har muka kure wani unguwa da babu kowa, tsayawa tayi cak. Nima na ja baya.                     "Wacece ke? Meye had'iki dani!"             A fusace ta juyo, a cikin abinda bai kai dakika goma ba, kawai ta rike wuyana! "Halwani! Shine ya haɗa mu! Ki rabu dashi zan rabu da rayuwar Yumnah! Zan baki soyayya da kika jima kina nima, zan kaunace ki sama da kome!" Tana fadar hakan ta wurgani can gefe.         Rike wuyana nayi ina tari, "Akan me zan bar miki shi? Wacce soyayya zaki min Mommy! Mutum da kika tsana! Mutumin da baki kauna? Mijina! Abokin Abbana! Abokin mijinki shi kike cewa na bar miki zaki so Ni, zaki kauna ceni? ....ai kawai ki kashe ni,.idan akan Halwani ne? Toh wallahi.bazan bar miki shi ba, ni dashi mutu karaba!"          A fusace tayo kaina, da mugun karfi na fara Innalillahi, ganinta nayi kamar an jata da wani abu an likata da kasa, tana kuma mikewa aka kuma buga ta da kasa.          Na karshen ne, tana mik'ewa ta wurgo min wani abu, yana zuwa ya fadi a gabana, kamar kwai cikin wani irin sauri ya fashe tare da shigewa jikina ta kafana da kofar hancina. .dariya ta saka tare da cewa gaki ga halwanin, tana gama fad'ar haka ta mike kamar guguwa ta barni a tsaye.           Lokaci guda naga wani irin abu yana fitowa a jikina, karkade shi nake, naji..an rike hannuna tare da yin baya da kaina, ina son bude idanuna na kasa. "Hassanah ba zata tab'a nasara akanki ba, koda Jarabawa amma dole aniyarta ya koma kanta!" Muryan Mama Ladi nake ji, kamar da wasa suka zuba min abu a bakina, rike ni akayi gam. Akayi ana zuba min abu. sai da na shanye tas, yunkurin amai nake. Uncle ya rike ni, dai-dai na farka kenan, amai na dinga shekawa, rike ni yayi sabida jin wani abu a wuyana, amai nake idanuna a rufe.     Cikin wani irin tashin hankalin, da damuwa yake kallona ga Kafaya Bata Gidan ta tafi yawon ta zubar.     Dakyar abinda Mommy ta wurga min ya fado, sumewa nayi a kirjin shi bayan na gama aman.         "Alhamdulillah!." Dakin shi ya kai ni ko Kafaya bata taba, shi ga ba, amma ni ya kaini cikin dakin.         Kwantar dani yayi yazo ya gyara falon, sannan ya kira. Kanin Hajiya na gombe ya gaya mishi, halin da muke ciki.          Sun jima suna tare ya gaya mishi kar yayi nisa dani, ya kasance akwai wani kusa dani, sannan ya duba cikin addu'o'in da ya amsa yayi ta tofa min Addu'a, a ruwan zam-zam ina sha, ya bashi abubuwa da yawa. . ...tun da ya shiga yayi wanka sannan ya gabatar da Sallah da take kanshi, sannan ya fita ya amso abincin da yayi odar kafin yayi Sallah. Yana amsowa ya zauna yaci na shi, sannan ya dawo kusa da ni ya zauna, yana jiran na farka. Wasa wasa har dare ban farka ba, kwanciya yayi a bayana, tare da rungume ni,                ---- Fasa madubin da yake kawo mata duk abinda muke aikatawa tayi cikin zafin rai, tana kallon hoton Yumnah da Abbanta.      Dariya tayi sannan tace. "Dole na hadaki da wanda zai min kome cikin sauki." Duk yadda taso tayi aikin kasawa tayi dole ta hakura ranta bai so ba.      ...... Soyayyar dake sha tsakanin Papa da Safiyya ba iyaka Ooo! Domin su kad'ai ne, sai Mah Naz da take zuwa duba Papa da safe, tayi mugun sanyi tun rasuwar yar Uwarta.            Girmamawa da Mutuntawa Duk Safiyyah na bawa Hajiya, sosai take ji da ita, sabida nuna mata da tayi ita Uwa ce na gari.     Ita kuma Safiyyah ta nunawa Hajiya itama Y'a ce, da tasan darajar iyayenta, sosai zaman su ya bada citta.          --- Farkawa nayi ina kallon kyakyawan fuskar shi, komawa nayi na lafe a jikin shi, ina wasa da gargasar jikin shi, tare da kallon pink lips din shi, a hankali ba kai hannuna ina shafawa.           "Na hadu ko?!"      Murmushi ne ya kwace min, na make kirjinshi, ina dariya. A hankali na rike wuyana nace. "Sosai! Ai tako ina ma!" Shafa fuskana ya kuma, sannan yace. "Kashe wutar da kika kunna, da sauran lokaci!"   Kashewa nayi,na koma jikin shi ina sauke numfashi a hankali, shafa bayana yake. Har barci yayi gaba da Ni.            Washi gari bayan sallah asuba, na koma barci, jin ana magana a cikin gidan.   Fada-fada, a hankali na duba dakin da mamaki, ashe ya sauya min dakine!  Fitowa nayi sanye da doguwar riga, ina kallon yadda ta saka shi a gaba da fada, Bai mata magana ba, dan aiki yake.            Ƙamar ba dashi take ba, da sauri ta juya zata nufo ni, yace. "Waye ya gaya miki ina sonta? Yarinyar da ta gama zagaye mugayen abubuwa! Kai me zanyi da ita, na kawo ta nan ne, sabida na gyara mata zama, dan idan kinji irin zagin da tayi miki, shi yasa na dawo da ita gaban ki, taga yadda zanyi kaca-kaca da ita Idan ta kuma zaginki ke! Ko kallon ki tayi ki gaya min na mata mugun duka, domin na ita zata cigaba da mana girki a gidan nan, idan ba shi ba, bata da Amfani, amadadin duk karshen sati azo ana gyara mana kayan gidan, ga yar aiki nan. Toh tunda zan ci amanarki kike gani bari na kaita gurin Sarinah." Kamar da gaske ya shiga hada kayan gaban shi. "No! Barta kayi tunani me kyau, bari na fita zamu tafi Calfonia, Insha Allah jibi zamu dawo." Ta fita da sauri, tare da jan bag dinta. Har bakin kofar yace. " A dawo lafiya zanyi kewarki!" Kallon shi nayi yadda ya tsare gida, tare da d'aga min gira, ware hannun shi yayi. Da sauri na shige jikinshi ina dariya a hankali nace. "Me yasa kake ha'intarta?! Bayan ta yarda da kai.?" D'ago kai yayi sannan ya hade fusakar mu, kauda nawa nayi sannan yace min. "Tsarin da suka zo min, dashi dole na koyi cin amanar su, taya zasu haramta min ke? Bayan kina halal dina. Muje Gimbiya kiyi wanka kizo kici abincin dan ina son naci abincin ruhina" Tare muka yi wanka ya dauko ni, kamar baby. Muka fito, gurin saka kaya ne aka fara, shagali. Dakyar ya kyale ni, muka ci abinci. Daga nan muka dawo falon. Hannunshi na cikin rigana, wasa yake da beautiful bra Dina, zame rigar jikina yayi cikin nutsuwa, sannan ya d'ago ni. Tare da sakani a jikin shi muna kallon juna, wani sumbatar juna muna fara, a hankali muka yi nisa, murdawa mara na yayi, cikin sauri na sauka a jikin shi tare da nufar ban daki, naje na gwada yin fitsari, sai ga Jini. Wayyo Allah na! Na furta a zuciyata, a lokaci guda ya bani tausayi, saka sanatery pad nayi, tare da gyara jikina, yana tsaye a bakin kofar shiga ban dakin, Tunda na dawo falon na zauna, cikin damuwa. Tambaya ta yayi na gaya mishi tare da fashewa da kuka, murmushi yayi sannan yace min. "Toh ai kina min iya naki kokarin, zo ki gwada min yadda zan rage kafin Linah ta dawo, sannan kwana nawa kike!" Gaya masa kwanakin da nake, sannan na shiga taimaka mishi. --- Wato idan na duba rayuwar da muke, ina farin ciki. Sosai dan bana jin akwai abinda zai d'aga min hankali, mijina ya tsaya min, kuma yana kan tsaya min, kullum Mamie na tambayar Linah ko akwai wani abu a tsakanina da d'anta, nan zata gaya mata ai idan tana jin sha'awar a wulakantani, sawa take ya min duka.(shawaragi 🤔🙆🏻‍♀️😹🤣? Wallahi kifa ki suke) ... Tun watan da nayi period, ban kuma yi ba, kuma wata uku kenan da dawowar mu nan, idan na cire kwanankin hudu a cikin watanni da muka yi toh akwai katon matsala, amma dake shirme da shiririta ya aure ni, da niman tsokana ce ko niman hanyar rikici na sani, kuma zanyi shi, ganin nima ban yi ba, sai na zata ko haka kawai yaƙi zuwa. Wani abin mamaki, shine cikar da na kuma, kome nawa kamar an hura balloon, d'aga nonuwa na, har hips ɗina. Sun cika. Kawai abu daya yaƙe damuna, shine yawan barci, shima har ya fara min mita wai na cika barci, na gaya mishi meke damuna. Dariya kawai nake.mishi dan ni kaina ina faffutikar yaki da barcin nan. Amma ina, saima kara samun mafaka yake, nayi wani mugun kiba, har Aunty Sarinah tana tsokana ta. "Yar uncle! Wannan kibar na lafiya kuwa, ko kinci wake ne?" Dariya nayi bance mata kome ba, ganin naki magana kawai ta share batun. Da dare yau ma Kafaya bata gari, ina kan cinyar shi, yana aikin Zungure ni. Na fara jin kamar zuciyata na tashi, daurewa nayi yanzun sai yace min dama na kankaro wulakancin. Koda ya gama nayi wani irin mugun laushi, yana d'aga ni na yanki jiki tare da suma a jikinshi, duk yadda ya zata zan farka abun yaci tura. Ban daki ya kai ni tare da min wanka, ya shirya sannan ya dauke ni, zuwa asibiti. Sun jima a kaina, kafin suka gaya mishi ina da cikin wata biyu da kwana ashirin da shida, dan haka ya kiyayye min sabida lafiyar cikina. Kasa Magana yayi wasu tashin hankali biyu suka zo mishi daya farin ciki, d'aya fargaban Mamie, Idan ta san da cikin, ji yayi kamar ya fasa ihu, yana shiga dakin da nake ya zuba min ido, haba shi yasa na kara cika da haiba. Ga uban kibar da nayi. Ya rasa yadda zai yi dani, toh me zai yiwa cikin dan kar ya zama tashin hankalin Mamie. Zaka yayi har wani lokaci, daga bisani ya fita sakamakon kirar da aka mishi a gurin aikin shi. ...... Tun bayan da ya fita. Da awa biyu na farka, ana kula dani.. sai dai nayi kwana biyu ban ganshi ba, a na Uku sai ga Sarinah, take gaya min yana gurin aikinsu.... Paid before read.... 8/30/20, 9:38 PM - Ummi Tandama: 5️⃣4️⃣ tashin hankalin da yake cika mishi zuciya yafi gaban wasa, gani yake kamar bazai iya rayuwa babu ni ba. Ga kuma Mahaifiyarshi, dan haka yaa shiga damuwa sosai, ina zaune a gidan Sarinah har zuwa sati biyu, a nan ne hankalina ya fara tashi ga cikin ya haifar min da laulayi. Muna cikin wannan yanayin, Mamie ta diro kasar. Bamu sani ba, ina kwancen a dakin da aka sauke ni, Sauke min duka aka yi a cinyata, na tashi a birkice, kallona take kamar taga kashi, "Mamie don Allah ki bari, karki cutar musu da yar su" Juyawa tayi ta sakewa Sarinah mari, tare da juyowa kaina, tana min mugun kallo. Jan nayi da baya, tare da kare jikina dan babu kaya da gani sai zani da vest. "Zaki gaya min cikin waye a jikinki? Ko sai na baki kamar yadda muka yiwa Khuwailah." .a tsorace na kalleta cikin tashin hankali Sarinah tace. "Wallahi kiji tsoron Allah, Mamie " Sake dauketa da Mari Tayi sannan ta dawo kaina zata dake ni, cikin tashin hankali nace. "Wallahi na shine!" Na nuna mata bayan ta, juyawa tayi ta kalle shi, ya koma wani iri, gashi ya fito mishi ta ko ina musamman face din shi, a hankali ya tako zuwa dakin, na sauka a gadon tare da komawa bayan shi na fashe da kuka, ina me rungume shi ta baya. "Dawo min da ita gaba na, ta gaya min cikin waye?!" "Mamie! Don Allah karki tab'a min ita." Buge mishi baki tayi tare da gaya mishi magana, kuka ne ya kwace min, nayi maza zan fito daga bayan shi ya mai dani. "Cikin waye a jikinki?!" Ta daka min tsawa, jikina na rawa. "Wallahi kayi magana sai na tsine maka albarka, dan haka ka bani ita ko kuma na tsine maka," Fita nayi daga bayan shi, na isa gabanta tare da zuba gwiwata a kasa, ina kuka sosai. Kifa min mari tayi, tare da niman dukar cikina, nayi maza na rike hannunta cikin kuka nace. "Duk da na kusanci zina! Wannan abin cikin nawa ba shege bane! Idan ya kasa magana, zan yi magana. Shi ya kamata ki daka bani ba. Lokacin da muka dawo da ni da Hajiya Saudiyya da akanki kika kaini asibiti aka min test sabida, sabida kina gudun kar na shafawa danki cuta. Duk ba laifi bane, nisanta shi da ni, shine Kuskuren da zakiyi. Kasan an duba ni ko na tab'a sanin wani namijin aka ce miki lafiyata lau, sannan kika kuma hada baki a cutar dani, amma na tsallake. Mamie, nasan bawai banda gata yasa kika tsane ni, ba kawai bako kaunata ne, kuma na yarda da hakan amma shi zai gaya miki kome! Tunda ya kasa magana. ...kin kashe aurenki, yau zaki kashe min nawa. Na ma rasa me zan kiraki keda Mommy na, sabida dukkanku son zuciyar ku, kuke bi! Idan ban zauna da Ahmad ba kece zaki zauna dashi? Babu abinda zaki tab'a iya mishi wannan dole sai nice zan mishi amma kin kasa gane haka. .Mamie ana barin halas dan kunya bawai dan son zuciyar mu, jin hana shi Magana zaki Cigaba da rufe min baƙi ne? Shi d'anki ne. Kuma nice sirrin shi, ita wancan da take gantalin da kin san wacece ita da a nera biyar ba zaki barshi ya zauna da ita ba. Amma kin tsangwami rayuwar mu, kin hanamu sake ke burinki kawai su zauna da matan da kike so, bayan rayuwar duniya ba haka take ba, amma ke yadda kika tsara taki rayuwar kamar ba zaki mutu ba! Ayya ita duniya! Da ban mamaki take, muna nan wata rana zaki tsinkewa don zuciyarki. Wallahi da kin sake wani abu ya sami cikin jikina. Allah ko Ahmad bai isa, tunda kin hana shi Magana sai ki sanya shi ya miki abinda kike burin ganin ya faru." Ina fadar haka na tashi tare da barin d'akin, nazo zan wuce ta dawo dani baya, ya d'aga hannu zata mare ni. "Wallahi kika tab'a ni! Sai kin ga yadda ake.". "Halwani ka gani zagina take!" Shiru yayi kamar baya gurin, ya shiga hada min kayana. Sai Bala'i take mishi. Abin tausayi yana tattarawar yana share kwalla. Yana gamawa ya fito tare da mika min abaya na saka, sannan ya rike hannuna zuwa gidan shi na can, tun da muka isa nake kuka. "Me yasa wanke ni da kayi, ya zama zargi? Me yasa Mamie bata daukar tashin hankali a bakin komai? Waye ya gaya mata ina da ciki?!" Rike hannuna yayi, cikin tashin hankali yace. "zaki bar garin nan, ina cikin wata irin masifa da tashin hankali, ban san Yadda zan gaya miki ba, amma cikin biyu za ayi d'aya bana son abinda na dauko da hannuna ya shafe ki. Ina sane da kome, kije zan zo gare ki, duk da ran daddewa. Don Allah ki kula min da kanki, ina tare dake." "Wai meke faruwa ne? Ka tsaya kayi min magana ko Mamie zata fahimce ka, me ta, ga wannan laptop din ki tafi dashi, karki tab'a rabuwa dashi, ki bar Mamie bazata tab'a fahimtar mu ba. Nasan nan da wani lokaci, zaki iya tunanin wani abu a ranki, ban sani ba ko zaki iya min adalci idan halin haka ya taso, amma nasan ke din mai adalci ne, zaki duba kome a tsanake. Sannan insha Allah zan kira ki, kafin nan password ɗin laptop din HalYum ne, karki yarda koda Mamie ce, kai ko Rahbeel ban yarda ka bashi ba. Kiyi hakuri! Zanyiwa Mamie bayani, akan matsalar mu. Sannan zan kira Hajiya muje, na kaiki, inda zaki samu jirgin korea na gayawa Zein, Zaki zo don Allah ki kula min da amanar kanki. Don Allah karki sake wani yasan abinda muka tattauna, kamar yadda muka yi a farko a yanzu ma muyi tsayayyar magana." Na kasa fahimtar abinda yake nufin kawai ya dauki, jakata tare da riko hannuna muka fita, har gurin wata mota, ina shiga ya juya min baya, na zata da shi zamu tafi amma sai naga ya bar gurin, kafin nayi wani yunkuri an rufe kofar, haka na juya ina kallon shi, bai juyo ba. ..... Mamie daga gidan Sarinah, gidan Kafaya ta wuce, bata same ta a gidan ba, dan haka ta shige d'akin Kafaya, tana bincike. Kamar ance ta jango wani drowe, kawai ta sauko wasu, joystick na roba, da ta zata na gaskiyar Ne, sai da ta buga wani tsalle, sannan taga dakyau ba na roba ne. "Yawwa Baby! Dama na jima ina kwadayinki" ..... Allah ya kyauta, Mamie ta faɗa hannun Linah Kafaya. --- Yau kwana biyar kenan! Ina kasar Qatar, asalin gidan Zein. Hidima sosai yake min, tare da Dilshad. Kana ganin su, zaka san cewa ana girmama juna, hada kayana nake sabida isowar Rahbeel, da Khuwailah, basu gaya min kome ba, amma da alamu akwai abinda ake boye min. Daren ranar muka koma Riyadh, Inda na sami Mamie itama tayi laushi, amma tsanar da ta min yana nan bata goggu ba. Ban san ta inda zan same shi ba, amma Mamie da Kafaya, sun sako Ni, a gaba kuma zan gansu suna waya da shi. Nice dai. Ban san takamaiman abinda ya faru ba, amma naga kowa ya shiga hankalin shi, ga rigimar da Mamie ta kuno min na cikin jikina ya gaya mata ba nashi bane, na nemi uban cikin. Ta kuma kara da cewa shi ya ce ta gaya min haka, sannan idan na haifi cikin toh shi ya salame ni, Kunsan halin mutanen, dan haka ta kuma kara min da cewa idan ina ganin karya ne, na kira shi, kuma na gwada haka, daga Ni har Hajiya bai dauki kiran mu ba, nayi juyin duniyar nan, bai dauka ba. Karshe sai turo min yayi kar na dame shi, kuma kar na kuma kiran shi, sannan na nimawa cikina Ubanshi dan bashi bane. Iya razana na razana, a firgice nake kallon su, sabida sakon da aka turo a fili Mamie ta sa Rahbeel karantawa. Yadda na fashe da wani irin kuka, tare da rike kafar Hajiya nace. "Wallahi ba haka muka yi dashi ba, mun yi magana mai muhimmanci, dashi har yake ce min zai gaya miki, yadda kome ya faru. Don Allah karki saka min shakku dan dama ya faɗa min haka na iya faru, wallahi babu batun wannan maganar a tsakanina dashi." Wato Mamie ta gama rudani, tare da jifana da tambayoyinta, wasu na amsa, wasu kuma haka nake binta da ido, kafin wani lokaci ta jefa min tashin hankali a rayuwata. Ta sanya min kaulani akanshi, karshe tashi nayi na bar falon. .wasa wasa, na sanya damuwa a raina, na manta da addu'a, Kai ta kai ko sallah nake, zan ta zancen zuci, karshe sai na manta da raka'a nawa nayi. A cikin wannan yanayin Hajiya ta sani muka dawo gombe, dan Papa Shima zai ajiye aikinsa. Hmm! Wani irin kitimurmura ake haɗawa na fitar hankali, ba dawo daga. Jimamin ajiye aikin Papa ba, sai ga Rahbeel shima ya ajiye aiki, satin mu biyu da dawowa, suma suka dawo. Nan ya fara aiki a asibitin Mahaifin Khuwailah. Kuma albashin mai kyau, Dawowar mu, itama Mamie ta dawo, haka kawai ta gama zaga dangin Papa da nata, ta gaya musu ai cikin jikina ba na Halwani bane. ... Sosai ta haifar da mana tashin hankali, tare da sanya ni cikin sabon damuwa, dake takafa hujja da an min fyade da aurena, kuma Linah tabbatar mata da babu abinda ya shiga tsakanina da Halwani, har rantsuwa ta nemi yi dan a yarda da ita. Ta kuma daure mu, da jijjiyar mu, tare dasu Papa da Hajiya, kai duk wanda yasan da batun, sai da ta daure shi. Dake meeting aka yi, ana cikin haka ta kira wani layi, sai ga Ra'isa, me ban ruwan flower. Na riyadh, ta kawo shi ya rantse musu cikin jikina na shine, Wani irin abu naji yatsa min a wuya, ina kallon shi ya gama rantsewar shi, ban iya magana ba. Bani da ikon kare kai a, baki daya kaina ya cushe da damuwa. Ga cikin tunda aka fara wannan hayaniyar kamar an tunzura shi fitowa, domin yayi wani irin fita, ji make ina ma babu shi a rayuwata da na huta da ganin bakin ciki da idona. Shiru falon yayi, can Hajiya tace. "Toh mun ji,mun daura mishi cikin da ba nashi ba, kuma ina niman ku min Alfarma daya idan Yumnah ta haihu aka ga cewa ba dan Halwani bane, na amince ku kaita kotun musulunci a sauke mata haddin zina! Yumnah kin amince?" A wannan lokacin da nake cikin tashin hankali, gyada mata kai kawai nayi, da ma zasu bi nawa da sun yanke min hukuncin na huta da bakin cikin rayuwa, ..... Da wannan rokon aka tashi, dake Hajiya tasa an ware min daki, kowa zai kwanta amma ban dani, zan zauna na dinga kallon cikin jikina, wanda sabida rashin kiba, da tashin hankali ya sashi fita sosai. Kuma babu wanda zai gani yace bai kai wata biyar ba, kuma duka-duka wata hudu ne. Kawai ya fito ne, sosai. ........ Ina kwance akan abin sallah, naji kamar an tashe ni. Kudi da jakar kayana na gani a gefe na, kawai ina tashi na dauki kayan na fita tare da jan kofar na rufe, karar kofar ya sanya Hajiya lekowa ta window tana addu'a, bayan ta gama sallah na fitarta. Buɗe kofar tayi tana kallon na kai hannu zan bude gidan tace. "Ai ita fita duniya, ba lallai sai cikin dare ba, a koda yaushe zaka iya fitar ka, toh zaki iya zuwa na kara miki kuɗin guziri sai kishiga duniyar da hujja" Nan ta shiga fada sosai tayi min, sannan ta kuma kara min da nasiha. ..... Washi gari. Ina kwancen, sai ga Linah, tana kallona ta kama dariya. "Nazo ki bani laptop din Ahmad da yake gurin ki!" Girgiza mata kai nayi tare da cewa. "Baya hannuna." Zare min ido tayi na juya mata baya dan bazan iya rigimar ta ba, dan matukar na cigaba zata iya kara min damuwa akan wanda nake dashi... Paid before read. #Mai_Dambu... ma: 5️⃣"ki bani laptop din ko kuma abinda ake gudu ya faru?!" Juyawa nayi ina kallonta, bakina ya gaza furta kome? A hankali a raina naji dama shi yasa yace min kar na bawa kowa laptop din. Ashe abinda ya hango kenan! Toh me yasa yaki tsaya da kanshi, kallonta nayi a sanyayye nace mata. "Babu laptop din shi a gurina!" "Wato ba zaki bani ba kenan! Sai na saka an wulakantaki?! Tare da shegen dake jikinki!" "Wallahi babu komai a gurina?!" Duk barazanar ta bata samu kome a hannuna ba, haka ta gama zagayen ta tare da barin dakin. Shiru nayi ina nazarin abinda ya faɗa min. A ranar da zan bar Qatar, dan ya turo min sako ta wayar Zein! _Kada kiyarda ki buɗe laptop din! Zasu yi amfani da address dina, karki bawa kowa.! Don Allah koda zamu rasa kome na mu, karki bada laptop din, idan na mutu karki min kuka! Ina sonki_ Toh me yasa ba zai kirani ba, yake bari ana wahalar dani. Share kwallar idanuna ayi sabida ganin Linah, ta wuce ta bayan d'akina, fitowa nayi nabi ta baya, zuwa gurin da take. "Babu komai a hannunta! Kuma bana tunanin komai a hannun kunsan ba karamin shu'umin mutum bane! Kawai zan dawo amma dole zan tsaya dan naga akwai matsala a nan sabida Dad dina yaki bada hadin kai so yake kason shi yafi na kowa yawa." Kashe kiran tayi, nayi maza na koma baya. Wasu irin hawaye ne suka zubo min, Jacob shine ya fado min toh ya zanyi da cikin jikina? Dole akwai wani abu! Kafin na haihu zan iya rasa shi. Ji nayi kamar zuciyata zata fita. Kiran Zein nayi cikin kuka nace mishi. "Meye kake ƙoƙarin boye min? Ina mijina?" "Kinga Yumnah! Ban san kome ba!" Kashe kiran yayi can sai ga Rahbeel, amsar wayar hannu na yayi cikin fada yace. "Ya ana ƙoƙarin gano ainiyin gaskiyar alamarin kina kokarin ganin kin b'ata mana aiki, ince duk sabida kece da kin bada laptop din da ake zargin ya baki da bai fito bane. Duk halin da Halwani yake ciki duk sabida kece. Ki bada laptop din da ya baki." Wani irin kuka ne, ya kwace min, wato na basu shine matsalar su. "Toh ni babu laptop din a hannu na" "Karya ne! Yana hannun ta. A duba dakin za a samu." Inji Mamie! Lokaci guda kowa ya juya min baya, Hajiya ta kasa yin komai, sabida tashin hankali. "Yumnah basu laptop din shi" Kauda kai nayi sannan na ce mata.. "Baya hannuna!" Da gaske baya hannuna ne! Yana Qatar, tun zuwana can da kwana biyu, ba tafi wani banki na ajiye a can. Sun gama dubawa basu samu ba, dole suka fita. Kowa na mamakin abin, kuma sun tabbatar yana hannuna, sannan duk abinda zasu yi sai dai suyi amma babu su babu laptop din shi. Bayan fitar su, aka turo min Khuwailah, nan ta shigo muna cikin hira ta jefo min tambayar akan laptop din. "Zai yi kyau! Ki tsaya inda muke, domin babu abinda zaki ji a bakina, laptop babu shi babu a hannuna, ban san ya zan yi muku ba, hala idan na fara shirin barin gidan nan zaku yarda dani." Haka ta koma ta gayawa mijinta babu a hannuna, ban san dalilin da yasa ake niman laptop din ba, amma koma meye abin nada muhimmanci. Bayan kwana biyu, jami'an tsaron daga Abuja sun zo, niman laptop din, basu samu ba. Dan haka suka tasa keyana, zasu tafi dani, abinda ya gaya min shine ya faɗa min. _Za a biyo laptop din, kuma zasu dauke ki! Ita mace ba ana ajiye ta, dan girki da a kwanta da ita bane, a'a kawai an aureta ne dan an san duk wata hikima a sarrafa girki ta iya. Dan haka kamar yadda ake sarrafa kayan miya a tukunya kema sai ki hada musu zafin kai, ga wannan wayar na bude miki Whatsp da Facebook, IG da Tweeter, dan haka a duk lokacin da suka zo, abinda zaki yi anan_ _Shine, zaki daura abinda yake faruwa ne. Sannan idan kin je can. Zasu nemi baki wahala, kafin nan abinda kika daura zai zama abin yayatawa, tare da duba lamarinki na yarinya mai ciki. Karki manta, kiyi haka domin abin cikin kine, dole kema ki zama Ni! Indai da gaske abu daya kuke so!_ Kallon su nayi, cikin niman rigima, nace. "Kunga! Ku tsaya nasha agwaluba!" Kallona suka yi, ai kuwa na b'ata rai nace. "Matar aure da ciki kuka dauko! Dan haka dole a nima abinda zan iya ci, sannan idan kan sami aya da kwakwa kai har da dabino, tare da dinya, sannan ku duba min, madarar fura da nono, na Admiral." Haka nayi ta basu wahala, dan bakar fitina har masa nace a nima min, kamata yayi ace min isa abuja karfe biyu, sai gashi har uku saura bamu bar Gombe ba. Duk wannan abin ina ta tura sako, face book tare da fadar yan sanda sun dauke ni, ba tare da nasan abinda nayi ba, sai yawo ake dani da aurena. A hankali aka fara samun masu zuba sakona, tare da comments, lokacin guda wasu suka fara share. Kafin wani lokaci maganar ya zama na yayyatawa, a Media haka ya d'aga hankalin su, take aka kira su dan har mun isa airport, cewa aka su mai dani. Dariya nayi lokacin da naga sun mike hanyar gida, yalo na kai bakina, nace. "Abu mai sauki ne! Kama barawo amma abu me wahalar gaske shine samun hujjar ka mashi. Ban san inda mijina yake ba, amma har yau ina jin shi a raina, dan haka kuyi kokarin kare kimar matayenku, nima da koyarwa shi nake jin Ni wata ce." Tunda suka kawo ni, har cikin gidan, suka tafi. Shiga cikin gidan nayi tare da zuba musu ido. Idan kunne na, da idona basu min karya ba. Mommyna da su Mamie na gani, sun fito. A razane ta kalli cikin jikina, jinjina kai tayi tare da kwafa. Tunda ake cikin wannan tashin hankalin, babu irin na yau, domin kuwa. Kusan kwana akayi a kaina , ina mugun mafarki tare da ihu. Sosai abin ya fara niman tab'a lafiyata da abun cikina ɗan garin boya na fadi akan cikina. Jini ne ya shiga zuba, dole aka wuce dani asibitin Dr Bello. Wannan abun ya dame kowa. Dole aka daura min ruwa. Tare da sanya min abu aka daure hannuna da kafana. Sabida lokacin da na farka kiciniyar sauka nake, zan fado shine aka daure ni. Wahala ka shiga bani, ta hanyar firgita, da taimakon tsorata ni da Mommy take, suka shiga sai na fadi inda laptop din yake, fir naki magana. A cikin maganar da Linah bata gaya min, anyi auren sune, domin a rufe mishi baki, shi kuma da taimakon wasu Mamien shi, suke kome. Ni laifina da suke ganin, da kuma yunkurin su na hana ni shiga rayuwar shi, sabida yana sona, kudin da Mamie take samu abubuwan da ake bana wasa bane. A cikin masu hannu abinda suke aikatawa har da Mommy na. Ita kan dama son da take mishi yasa ta, bani wahala. Ga kuma cikin jikina wanda take ganin yana kuma cusa mata haushi. Su Mamie kuma, da zan basu laptop din, zasu cire sunayen mutanen da ake zargin su, da shigo da haramtacciyar kwaya, tare da safara da mata da yara kananu, wanda dama kungiyar su Mamie yana cikin masu wannan sana'ar. Sanan nice na tafi can aka dawo dani, dan haka akwai abinda na sani, a can ɗin gudun kar na fada mishi idan binciken haka ya taso shine suka kunna mishi wuta daga ofishin su, duk sabida mun hadu a cikin abu daya muke so. Iya azaba na azabtu, amma bana jin zasu sani magana, dan dama na taurari tun a thailand. Da suka ga naki magana dole suka barni haka, tare da sallami ni, zuwa gida. Cikin jikina babu abinda ya same shi, kuma gashi dama Ana zargina akan cikin, idan wani abu ya sami cikin, Mamie sunyi riba dani. Sai da ta kai kowa ya daina min, magana. Sai hajiya kad'ai ke kula ni. Ina cikin damuwa sosai, bani da yancin fita koda falone, kullum ina daki kamar mayya. ........ Damuwa na karuwa, tashin hankalin kullum kara yawaita yake, domin kuwa sai da suka sani na amsa yana hannuna, a lokacin ne naga tashin hankali, ga cikin jikina da bai wuce wata bakwai ba. Tunda na amsa yana hannuna, kullum sai an zo tambayana yana ina ne? Nan ma bani da wata amsa sai dai nace musu. Yana cikin dakina, haka mahaukata zasu wargaza dakin basu gani ba, zasu mai da kome gurin zaman shi. .karshe a bini da harara, kowa ya gama gajiya da abinda nake Mishi, ranar kam ma cewa nayi ai yana korea, mahaukatan nan, sai gasu nan zasu tafi koda yake sun tafi, kawai na kyale su suka gama wahala sannan suka dawo kamar zasu harbe ni. ...... Papa ne ya shigo dan shima ya gaji da abinda yake faruwa. "Yumnah! Ki gaya min inda laptop din yake, baki gaji bane da damuwar mutane, kullum jami'an tsaro suna hanyar zuwa gidan nan! Ki bamu Laptop din nan don Allah" Maganar Uncle ce ta fado min. _Duk wanda yazo karki Bashi! Duk abinda zasu miki karki yarda dasu, domin suma ana musu barazana ne dan su bada, karki yarda ki basu, laptop din Yana kunshe da abubuwa na masu amfani, da kundi na masu laifi, don Allah karki basu. Insha Allah wata rana zan zo da kaina. Amma ki a dana min shi_ Wannan abin ya dame ni, sosai bayan abinda Kafaya ta gaya min ban yarda iya shine ake zargin Uncle dashi ba! Kawai wanda suka sani ta faɗa bawai gundarin abinda ya faru na. Na fahimci cewa kawai damuwar su a basu laptop din ne, amma ba wai abinda yake faruwa bane ake niman akan shi ba. ... Sau biyu Ina ganin Mommy, a cikin gidan, kuma zuwa na biyun shine wanda tazon da cewa. "Nasan kina sane da abinda yake kawo ni, da kuma abinda nake miki, abinda nake so shine a ki bar min Halwani zan dawo dashi duniyata, Ni daya." "Ai ba duniya ba! Ko karkashin kasa zaku shiga ba zaki tab'a samun shi ba, dan shi nawa ne Ni daya..... Paid before read... 8/30/20, 9:39 PM - Ummi Tandama: 6️⃣ Babu wanda bai ji haushi na ba, ga takaici ga bakin ciki, nima haka naji lokacin da suke shegen ramin cikin jikina,. Yawan damuwar da na sawa raina, ya sanya ni fara cikin baya da mara, kusan lokaci guda. ..ganin haka Hajiya ta kira Baban Khuwailah, shima yazo tare da wata nurse, Muka nufi asibiti. Dukda dogon binciken da suka yi sanun samu bazan iya haihuwa da kaina ba dole sai sun min aiki. Papa ne ya saka hannun, daren juma'a aka cire min dan mitsitsin yaron da ya kusan sanya family su Uncle hauka, sabida wani irin kamar da suke da Uncle. .wato familyn suna da chindo, dan haka basu cika barin shi ba, dan naga shaidan haka a hannun Uncle, toh na yaron shi kam bazan ce kome ba, domin kafar shi na dama, shida ne haka hannun shi ma, kafar shi na hagu shida ne tare da hannun su kan su, basu samun masu shida shida. Sai tsakanin wuyar Uncle, akwai wani baƙin tawadar Allah, toh shi kan Yaron, har gurin fuskar shi. Iya haka ma yasa mamie jin wani mugun kunya da tsoron abinda mutane zasu ce mata. Lokacin da Linah taga yaron, dan sunje har gurin da yaron yake ana hanasu daukar shi. Da bakin cikin haka ta shigo dakin da nake, taga Hajiya da Maman Khuwailah suna magana akan halin da nake ciki, kallon su tayi sannan ta fita. ....... Sai da na kwashi wasu awowi. Koda na farka Mommy Naga tare da Yarona, mika hannu nake ta bani dani Yarona. "Kin ketare iyakata, ba zaki tab'a ganin Dai-dai ba, sai d'ai-d'aita ki, shi kuma sai na kashe shi. "Mommy! Ki bani D'ana, don Allah karki cutar min dashi, shine gata na." Dariya ta saka mai mugun cika kunne, kuka na saka tare da ce mata. "Ki bani d'ana don Allah ki bani d'ana" A zahiri kuwa, ina yunkurin farkawa, sai su ga na kuma rufe idanuna, ina ƙoƙarin d'aga hannuna sama, bakina na motsi. Sai na maida, dole tasa hajiya zuwa kaina ta fara tofa min Addu'a, kafin na farka cikin ikon Allah. .dukda idanuna basu gama washewa ba, amma ina ganin yadda Mommy take cilla min Yarona sama, tare da walagigi dashi. Sai kuka yake, sai na yunkuri zan tashi a mai dani, suke sai su dauka ko zanyi irin abinda masu sarkewar Hakori suke ne. Wani ranar halin da nake ciki kenan, har sai da d'am uwan Hajiya yazo a lokacin ne ya shiga karanto min wasu addu'o'in, tare da almajiran shi, a hankali na buɗe ido na. Nace, "Hajiya! Abinda na haifa zata kashe min." Shake wuyana Tayi, tana huci, tare da fadin "ke har kin isa, ki gayawa mutane zan kashe miki d'an?!" Buɗe hannunta nayi,.cikin ihu da akaraje, tayo kaina. "Wai Mommy! Meye nayi miki ne? Meye na tare miki ne? Ga baki daya kin hana rayuwata sukuni meye kike so! Wallahi ko mutuwa nayi Halwani ya haramta miki, balle kuma ina raye. Muguwar mata kawai, wacce babu nufin Alkhairi a zuciyar ta," Cikin jin haushi tayo kaina, dan dole ta juya sabida karfin addu'o'in da suke min, tace min. "Zamu hadu! Baki sha ba." Tana b'acewa ina bude idanuna, sannu suke min. Ina binsu da ido kawai dan ban san me zan ce musu. .... Har wani washi garin ina jin ciwon wuyana, dan abinda aka bani nasha Bai taka kara ya karya ba, kamar nayi kuka haka nake ji. Tunda na farka, naga sauyin kaddarata, wani irin kulawa ake nuna min me cike da tsantsar soyayya da kauna, ko ya nayi motsi zasu tambaye ni ina ke min ciwo? Meye nake so. .. .har kiran Sarinah aka yi ana ce mata. "Ga Maman Baby Boy! Ya Kika ga mulki, sai ma Kinga yaron, wow yadda kika san Bro" Ire-iren waɗannan abubuwan ya sanyani jin tsoron Allah a lokaci guda ya shige ni. Cikin Abinda bai fi kwana biyu ba, ya sanya masu tsanata zuwa kaunata, tare da wani irin mutuntawa, kullum za a zo a matsi nonona, a saka a cikin wani abu mai rike zafi akai mishi. Ina zaune Mamie tazo da kawayenta, tana gabatar dani. A matsayin D'anta da ta haifa mata cutie baby boy, nan kuwa suka min fatan Alkhairi da kuma kyauta aka sanya nurse ta dauko musu babyn dake Hajiya bata nan. Haka suka gama binshi da Wow babu masha Allah Barakallah. Ni kuwa da zasu tafi nace musu. "Ku bani d'ana nayi mishi Addu'ar da Manzon Allah ya bamu, gudun mugun baki, mugun idanu, da mugayen mutane da aljanun, dan a yanzun yafi bukatar addu'a na" .ba musu daya matar ta mike min shi, bayan na rungume shi a kirjina na kalli Mamie. "Zaki iya yin daya ki fada rijiya, amma bazaki taba tsalle dubu ki fito ba, daga yau karki kuma sanya kazamar hannunki akan Yarona, d'a bai fi d'a ba. Haka uwa bata fi Uwa ba, ki rike Halwani na Iri Annur!" Na gaya mata haka, a fusace. Cikin takaici ta juya, saka hannuna daya nayi a bakina, tare da ce mata. "Shiiiiii! Keep quiet and get out, Annur Yarona ne! Ko kin manta Halwani yace na nima mishi Ubanshi, ra'is Bai isa ya min cikin D'an so ba, amma ban sani ba ko inda Anyi gwajin jini, Hajiya Basirah kar na kuma ganin ki anan idan ba haka ba. Wallahi bindigata da take cike da harshashi, zan zuba miki a goshinki, kuma bazan ji kome ba, tunda abu daya muke so" Mata najin batun mutuwa, bayan fitar su Hajiya ta zo ta ganni da yaron shine take tambayana taya yazo, dariya nayi cike da jin kunyar ta. Ajiye shi nayi na sauka a hankali sai da na shiga ban daki na fito, sannan na gaya mata yadda aka yi yazo, shiru taya, a ranta tana cewa. _Za ayi tsiya kuwa dan nasan Yumnah ba bar miki D'anta zata yi ba, tunda Tasan ba sonta kike ba_ Satina biyu aka sallame ni, har da Yaron, yanzun matsalata yadda zan gano meke faruwa, zoben hannuna na juya ina kallon shi, duk wani kulawar da ake bani, bai hana ni jin ina da mijina yana nan ne. Anyi walima, inda yaro yaci Sunan Abbana, dan suna zuwa aka fara min alaye wai Mamie tace a sanya mata sunan Babanta Takwarata Rahbeel. Dariya nayi, sannan nace mishi. "Wai Ai sunan shi Umar Faruq! Dan tuni na mishi huduba! Idan yayi musu Akira shi Annur! Idan bai yi ba, zaku iya barin shi da Faruq ko Umar, sannan ka haɗa min duk wani abinda ka sani akan mijina, idan ba haka ba. Ba zan iya dakatar da zafin da nake ji ba, akan shi." Sake baki yayi yana kallon yadda na ke gaya mishi magana kai tsaye, babu wani jin kunya, ina ruwa na da kunya, waye shi da zan tausassa mishi harshe, tab! Duk wanda yayi min abu ina da ciki sai na rama. Bayan kwana biyu, kawai Mamie ta tsiro iskanci, sai a turo a karbi yaron, ya wuni can a barni da ciwon nono, koda na tura ko naje da kaina bazata bude min kofa ba. Ran Hajiya ya b'aci dan nonona sun kumbura sosai har sun samun zazzaɓi, taje ta sami Papa da yaranta tayi musu, rashin mutunci tare da musu barazanar zata kwashe musu albasa mai lawashi, dake suna gudun b'acin ranta, nan aka je gurin Mamie ta bada yaron, tace bazata bada ba. Tun da take bata tab'a ganin fushin Hajiya ba, tace mata.. "Ki rike Yaron!" Sannan ta ja hannuna zuwa gidan. Sannan ta rufe gidan, akayi juyin duniyar nan Hajiya ta bude gidan taki, ga yaron shima kamar ya san ana rigima, sai kuka yake. Tun karfe uku ake abu guda har tara na dare, nima tun da na shiga daki nake kuka, sabida bango dalilin da Hajiya zata kafe ba, tunda yaron yayi kuka har yayi shiru. Ga nonuwana sun cika, har yana tsirtuwa... Sai da suka je can wani gida a karshen Layin suka dauko wani dattijo,ashe abokin kakansu Uncle ne. Shi yazo yayi mata magana tare da niman alfarma, akan tayi hakuri haka ba zai kuma faru ba. Shine dake tana jin kunyar shi ta bude ta amshi yaron. Tun da amshe shi, ta kuma kafa dokar, kar wani ya kuma zuwa ya amshi yaron, ina kwancen. Ta kawo min yaron. Zama tayi a bakin gadon, tana murmushi tace. "Ina da son kai ko? Gashi abinda nayi badan kai na bane, dan kece. Ai nasan da na amshi yaron, gobe Insha Allah zata kuma amsar yaron bazata dawo dashi ba, kuma daga haka zata rabaki da shi. A duk lokacin da zamu yi abu, mukan iya manta da son ran mu, da abinda muke jin tausayin shi, sai mu boye soyayyar mu da. Mukewa abu dan haka sai mu saka toka a idanun mu dan cimma wata manufar mu. Kiyi hakuri! A matsayin ki na uwa na d'aga miki hankali, na kuma sanyaki damuwa, ki yi hakuri domin ke da d'anki nayi haka, banyi dan son raina ba. Abin zai miki yawa, taya za a nisanta ki da Ubanshi kuma a kuma nisanta ki dashi, babu adalci." Daga cikin maganar ta, na fahimci cewa, tana matuƙar kewar Jikarta, sosai tare da matukar bukatar ganin shi. Kasa magana nayi, nayi shiru ina nazarin abinda yake faruwa, tabbas akwai matsala, toh waye zai gaya min halin da yake ciki. .... A hankali rayuwa take Gara mana, rashin mutunci kuwa Hajiya da Aunty Safiya da Taslima nake ragawa, har Khuwailah, bana kyaleta. Yarona kuwa yana samun kulawa, kuma babu wanda ya isa takani na kyale shi. Muna cika wata shida, na shiga hada mishi abincin Ni kuma na fara bindidigin Linah, duk wata motsinta tare da taimakon Zein da Jim, mijin Sheena. ..... Karshe Annur yana cika wata tara na cire shi a nono, tare da barin gidan, dare daya ba tare da na ce wani abu ba. --- Thailand na nufa, inda na sami Jacob, Dan nasan babu yadda za ayi bai san wani abu ba. Ƙamar Yadda nayi tunani, amma yaki gaya min, dole sai da muka isa gurin. Lucefe, shugaban Panda, shi yake gaya min abinda ya faru, sannan an san na shigo Thailand fita na shine tashin hankali. "Zan fita kamar yadda, kake tunanin bazan fita ba, kawai mijina zaka gaya min inda yake." Na gaya mishi. Jakar da nazo dashi na wurga mishi. "Mijina kawai nake son sanin inda yake" Tashi yayi sannan ya zauna kafin yace min. "Lokacin da aka kawo ki! Wasu mata biyu sun zo, daya tace ita ce Mahaifiyarki! Sai daya tace mijinta shine zai aure ki, dan haka suke so a badda ke. Bayan nan sun zuba kudi sabida sun nuna min akan abu daya suke so! Kuma hankalin shi yana kanki! Sannan bayan yazo ya dauke ki, an bashi wani aiki wanda matar shi da Thomas drugs Suka kashe wani da yake Office din mijinki sabida ya shiga zargin da dole zaki rabu dashi, duk abinda a ke sabida ke ce! Sun kuma sanya kowa na jikin shi ya ajiye aikin da yake ne, sabida a kuntatta musu. Abu daya ake nima a hannun mijinki, shine wasu bayanai da ya dauka lokacin zuwan shi. Saudiyya bayan aurenku, ya dauki bayanin daya daga cikin crown prince! Zein Asood. Har da shi a cikin masu farautar mijinki, sabida ke! Dan haka ki bar garin nan dan zasu iya kashe ki, dan duk abinda suke dan ki bada laptop din nan ne. Sannan Mahaifiyarshi tasan kome." Sake baki nayi hawaye na zuba daga idanuna, na kasa fahimtar kome a cikin duniyar nan. "Toh meye Zein din yake aikatawa?!" "Yana cikin masu taimakawa kungiyar ta'adanci da suke yaki. Babban dan ta'adda ne, mijinki bai san da haka ba, burin shi idan ya aure ki zai ajiye kome! Sabida ke, sai gashi an shigo mishi da Dilshad, kuma sabida a hanaki sukuni ne, mijinki yanzun haka yana Syria, anan suke ajiye dashi, lokacin da jami'an tsaro suka zo niman laptop din, da kin basu zasu kashe miki mijine! Kiyi nazarin Yadda zaki fidda shi. Amma dole kije da kanki. Aikin mijinki yana da hadiri, matsalar sabida Abu daya kuke so shi yasa abinda za a miki shi ya amshi hukuncin." Juyawa nayi tare da barin gurin, dan sannan shima ba tsira yayi ba.... Inda ake fita da mata......don Allah kuyi hakuri! Kunsan karshen sati 🤔 🙄 dan abu kadan za a fara mita.... #Mai_Dambu... ?. Ta barauniyar hanyan da zai fitar dani, tsibirin lankabi muka fito, daga nan muka fito Ma,laysia. Kwana na biyu, a cikin kasar, na samu jirgin da zai kaini ƙasar Qatar, na isa da dare. Kuma nasan Zein yana sane da haka, washi gari da hatsin na tafi bankin na dauko laptop din da ake nima, na bude na cire musu daga security code. Sannan na dauka na kai mishi, gidan shi. Tunda na shiga na samu Dilshad bata nan, na sha jinin jikina, sun sami matsala. Fitowa yayi daga dakin shi dake sama, yana murmushi. Yana gama saukowa ya iso gabana, ya zuba min ido sannan yace. "Har ila yau kina nan a hadenki, ko zamu sha ruwa!" Ya kashe min ido, murmushi nayi sannan na gyara zama na, nace. "Haduwata da Halwani ya rabani da shan ruwan, ga sakonka. Mijina nake buƙata!" "Taya zan tabbatar da mijinki kike bukata! Bayan banga madarar sha'awa a kwayar idanun ki ba!" Takowa nayi gaban shi, sanan nace. "Shi din mijina zakine! Baya ci sai ya farauto! Sannan yaci yabar sauran namun daji, shi baya cin abincin kowa nashi yake ci." Dariya yayi sannan yace.. "Kenan! Iya shi ya amshi tayin ki." D'aga mishi kafad'ana nayi tare da cewa. "Ga zahiri!" "Amma kin san ina sonki?!" "Gaskiya ban sani ba, tunda duk masoyin asali, adalci aka sanshi da shi, ba rashin adalci ba, zaka bani mijina dan ina son mu koma gida dashi." Saka hannu yayi ya amshi laptop din ya shiga duba abinda yake buƙata, sannan ya d'ago min kai yace. "Mijinki na cikin gidan, shikenan!" Tashi yayi tare da bud'e wani kofa, tun da ya shiga bai fito ba. Can sai gashi dauke da Uncle a kafad'arshi. Da sauri na mike na tare su. Kamar zanyi kuka. "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Sannu." "Yumnah! Kece? Me kika kawo musu ba dai laptop din bane." "Kayi hakuri!" "Me yasa kika kawo musu?!" "Rayuwarka nake buƙata, idan ka tafi zanyi maraici sosai, bani da Uba bani da kai toh da waye zan rayu?! Don Allah karka sare min gwiwa." "Toh masoya! Allah ya kiyayye hanya," ya fada tare da dariya. . Dakyar muna bar gidan, dan banyi tsammanin zai kyale mu ba, daga nan masaukina isa tare da kwashe kayana, na kuma komawa banki na dauki Abinda ya rage min, muka tawo airport. Cikin damuwa nake kallon hanya dan na kosa jirgin mu ya tashi, cikin ikon Allah muka tashi, har mun cilla gajimare sai ga Zein, ya biyo bayan mu. ...... Ajiyar zuciya na sauke tare da daura kaina a kirjin shi, nace. "Ga laptop din Agent Nan ban Basu ba!" A hankali ya bude idanun shi, wani irin murmushi ya sauke min tare da kwalla, yace. "Shima yasan zai yi wuya ki bashi laptop din, shi yasa ya min alluran da zai lalata min kwayoyin halittar jikina,." Zubda kwalla yayi, wani irin kuka ne ya kwace min. "Sabida me yasa yayi maka haka?!" "Sabida yana matukar sonki! Kinga kuma idan na mutu shikenan zai same ki" Dafe goshina nayi, muna tafiya jikin shi ya fara wani irin rawa, dakyar muka isa Dubai. Anan aka kwantar dashi, ban gayawa kowa ba, daga Sarinah sai Hajiya. Dan sun fi kowa damuwa da halin da muke ciki. Jikin ba sauki, dole suka tura mu, New York. Dan sun tabbatar akwai wani kwararre likitan matsalar shi, kuma Insha Allah za a dace, tun a can aka mana hanyar samun shi dan yana yawan tafiye-tafiye. Sati Daya muka shirya da taimakawar Sarinah da mijinta, tare da Hajiya, muka nufi can. Tunda muka isa aka fara waje waje. Ana diban jinin shi, fitsarin shi. Babu abinda basu diba ba, ya fara aiki akan shi. Magani aka fara mishi na antibiotic. Allurai, da ruwa. Idan ciwon ya tashi har kaga kaman bazai tashi ba. Babu wanda yasan da wannan abin, Mamie tana can ana shirya tsiya. ---- Kallon hoton Annur nayi wanda Hajiya ta kawo min hoton shi ya ya tara kumatai, kamar shi da Uncle ya b'aci. ---- Gombe. Sun nutse kogin masha'ar su kawai. Hajiya Atika ta bude d'akin mijinta, me zata gani Ummi Yarta da mijinta. Ja da baya tayi, kafin kace me ta falla wata irin ihu tare da yankar jikinta ta fadi abinda ya dawo dasu daga Duniyar dadin da suke makale. Kayan su, suka saka tare da nimo ruwa aka watsa mata, dakyar ta farka. "Ni kuka tozarta? Kuka ci amanata! Insha Allah daga yau kun dinga haduwa da fushin Allah kenan! Kije na barki da duniya. Kai ma maza sake ni dan Ni bazan tozarta ku ba, amma dole kan , kasake ni!" Taki sauraron su,.kawai sakinta take nima, yana saketa ta shiga dakinta ta dauki yar karamar yarta da sauran yaran ta fita dasu, kifa kai tayi a kan sitiyerin motan tare da sake ajiyar zuciya. Shiru shiru bata motsa ba, sai da yaran suka bude motar tare da kiran baban su, yana tab'ata. Rai yayi halin shi. ---- Hajiya Larai kuka take tare da niman Bilal ya tashi amma ina ko motsi baya yi, kuma fashewa da kuka, tare da fita niman agaji. Koda akai shi asibiti, dakyar aka karb'e shi, Penis d'inshi Tayi wata irin girma sai sheki take. Alamar zata fashe, gashin kamar an cika mata ruwa, ana tab'ata zata girgiza. ..... Tana zaune taji kamar gabanta na wani turowa ban daki ta shiga, tana durkusawa yayi abu ya zubo dubawar da zata tayi kawai taga ai gabanta ne ya zazzage sai tsutsa yake. Ƙarar ta fasa tare da bushewa a gurin.. --- Lokacin da Utta yaji labarin abinda yake faruwa, yana fara bincike, ya samu wasu mutane ne, suka taru suna addu'o'in akan mijin Yar Hajiya Zakiyah dan iyayen shi suna tsaye akan, shi kuma ya fara dawowa hankalin shi. Shi yasa kome nasu ya fara lalacewa. Dukda yayi ƙoƙarin kare kanshi ina, guguwar sauyi ta tun karo shi, Dama Mommyn Yumnah ta jima da ficcewa a cikin su. Dan haka ita abin bazai shafe ta ba. Sai dai Allah gwani ne. Duk wayon ka sai ya kamaka. ---- New York.. Tunda ya fara amsar alluran nan naga sauƙin ciwon shi, domin ya fara magana da kuma ibadar shi, kuma yana dan cin abinci. Abin tausayi idan likitan yazo da dare zai same mu, muna kwance guri guda, har Tsokana ta yake yana cewa. "Da alamu, zaku sama mana yar taya jinya, wannan irin rayuwar kuna burge ni, kuma bakaken fata ashe kun iya soyayya." Dariya nayi zan bashi Amsa Uncle ya rigani da cewa. "Ai ita so! Babu ruwanta da launin fata ko wata al'umma. Musamman kayi dace da wacce kake so baka da damuwa" Magani ya bashi tare da duban jinin shi za a kuma gwaji. Yana fita, ya kalle ni, tare da mika min hannu, zama nayi ya nuna min na haura kanshi, ina Hawa ya rungume ni, tare da cewa. "Ashe aiki aka miki, a Haihuwa! Sahib! Toh wannan karon tare zamu yi nakudar mu, ko dan baza a rage min zafin namar Matana ba," Buge hannun shi nayi, sannan nace. "Kyale ni, shi yasa turo min sakon na nimawa Annur Ubanshi." Girgiza kai yayi sannan yace min. "Ranar da kika bar Tokyo! A ranar naje na sami Mamie nace mata. Mamie cikin jikin Yumnah nawa ne! Kuma fyaden da aka mata, ba kowa bane nine! Nayi haka ne dan na wanketa, sabida naji kina shirin saka Ra'is yayi mata fyaden, shi yasa na hutar daku biyan kudi. Mamie don Allah ki rabu da Yumnah bana son kina mata haka, kuma baki san Kenya faru ba, naje na sameta Linah zata kwanta da ita ne faz har da gayyato mutanen zasu lalata min uwa shine na kore su itama Linah na saketa. Dan dama na jima da sanin an turota ne ta shigo rayuwata, sabida wani dan kwaya da suke tare dashi. Yumnah! Hatta Takwarar ki, ba jini na bace!" Da sauri na d'ago kaina, ina kallonta shin, "baki ga baki ga yarinyar ta fini hasken fata ba, kuma babu abinda ya hadamu da ita, Ubanta ne Thomas drugs, Amma na amshi yar na bashi abinshi a ranar da suka kamani, shi yasa da nasan bani da alaka da ita tuni na sallameta." "Aikuwa sun jone da Mommy na, da Mamie tare da ita linah. Sabida kai ake wannan war din." Dariya yayi, sannan yace. "Ita Hassanah bata da lafiya ina aurenki ne zan sota. Mamie na kuwa son abin duniya ke damunta." A hankali muke hira har barci yayi gaba damu. Sauki na samuwa fa, domin har yana iya tsayawa da kafarshi, ya ɗan zaga dakin. Idan muka ji yin rayuwar mukan fita ya zauna a keke ina tura shi. Babu yadda za ayi mace ya kasa sacrifice wa mijinta, bayan tana da damar haka, shi yasa na kan kirkiro aikin kulawa dashi, ta hanyar mishi aski, gyaran fuskan. Da sauran su, har da yankan farce, gabaki daya sai ya zame min wani yaro karami Ni kuma dadin haka nake ji, ina yi ina mishi yar fada, kamar wani yaron. Idan ya gaji da wasu abubuwan, riko ni yake tare da rungume ni, yana shafa bayana, yace. "Ina kewar dan kofar Matana, don Allah yaushe za a sallame ni ne naje nayi shagali." "Wayyo Allah na! Ni fa baby Yumnah ce, ba wata babba nace, ban girma ba!" " Ai toh zamu gani wannan twins din na kirjin ki fa, yan mata a daure a rage min nauyin dake cike a mara na, haka kawai zan ga zukekiyar mace amma a hanani tab'awa." Dariya nake idan nayi yana irin wannan maganar, kwantar da kaina nake akan cinyar shi, ina dariya, babu abinda yafi kasami namijin da zai baka lokacin shi tare da baka rayuwar shi. ...... Watan mu biyu Sarinah ta kuma zuwa taji dadin ganin dan uwanta ya samu lafiya, mun kwana biyu da ita, sannan ta koma dan ta gaya min suna da bikin Mah Naz, sai lokacin na tuna, sakon Mah liqah, nan nake gaya musu, sun jajjantawa yar uwarsu, tare da alkawarin idan an gama bikin Mah Naz zamu tafi Argentina, ganin Yaron. .... Haka mun cigaba da zaman jinya sai da yayi wata hudu me kyau sannan aka sallame mu, cike da murnar muka nufo kasar mu..... #Mai_Dambu a: ?."yau zasu dawo, kuma naga damar da take samun yayi mata yawa, Kuma a hankali ta rabani da shi, ban san yadda zan kwantata maka halin da nake ciki ba.        Ina jin a jikina na rawa Halwani, Boka ka taimaka min kar na rasa shi dukka!"         "Matso na gaya miki!" Tana matsawa ya kama yatsan hannunta ya yanka har sai da jini ya zuba, sannan yace mata. "Zaki samu biyar bukatar ki, sai an zubda jini ne tukun, jinin naki ne"    Daga haka ya gaya mata, ta koma tare da kiran sunan wanda akayi aikin domin shin.        ---- Tunda muka iso garin Abuja, ya narke min shi bazai kuma barin Abuja ba, sai dai mu kwana biyu. Kallon shi nayi, cikin damuwa sannan nace. "Da dai gida muka ka rasa, tunda mun kusan isa, nan kuma meye zamu yi a nan"             "Eh toh ina son cin mata na ne, idan kuma babu halin haka na juya na fita gari!"    Shiru.nayi tare da cewa. "Allah ya taimaki turakin hajiya, haka yayi maka."    Janyo hancina yayi sannan yace min. "Yayi min baby na!" Dariya nayi sannan nace. "Baby Maman Baby!"           "Toh da kyau, na manta ashe wannan babyn ta fidda baby boy"        Yakushinsa nayi, tare da juyawa zan gudu ya cafko ni, d'agani yayi cak da kasa nace. "Wai kai bazaka kula da lafiyar ka bane?!"      "Eh toh zanyi gwajin lafiyar ne, akan ki!" Allah Uncle sai du'a'i. Domin ya iya Shagali da mutum. Wanka muka shiga daga nan kuma fito tare da gabatar da sallar da ake bin mu.   ..... Muna idarwa ya aka kawo mana, abinci kallona yayi sannan ya mai da idanun shi kan tv yace min. "Kawai bana son mu koma ne dan muna isa masu zuwa gaishe ni ba zasu bar mu, mu zanta ba. Sannan ni kuma ina son na dan huta a jikin matana.                   Sannan a cikin wannan yanayin ina son na kuma tabbatar da lafiya na ne, a tare dake, amma idan kina ganin akwai matsala, zamu iya komawa yau dukda naga tara saura."           Buga kofar aka yi, ya tashi ya amso abincin, sannan ya zauna ya sani a gaba muna ci muna hira, tare da zuba santi.        Har muka gama, mik'ewa nayi na dauko tissue ya goge hannun shi, kafin na tattara na zuba a kwandon shara, dawowa nayi ja shi muka je ban daki, ya wanke hannun shi. Tunda muka fito yake min wani irin kallo.    Me cike da tsantsar soyayya, fadawa jikin shi nayi, ina cewa. "Meye na wannan kallon bayan gani a gaban ka" Hannun shi ya kai duwawu na yana matsasu, tare da kallona yace min. "Ya naga kome ya karu? Gaskiya kin hadu! Muje naga yadda kome yake."       Makale kafana nayi, ina kallon fuskarshi, nayi cikin wani irin yanayi nace mishi. "Uncle mu fara da wanka!"          Juyawa yayi dani zuwa ban dakin,, ya ajiye ni akan wani stool, tare da tara mana ruwan wanka, sannan ya saka hannun shi a cikin ruwan.yana jin tayi daidai ya juyo kaina ya fara kokarin cire min kayan jikina.     Dariya ya bani, haka nayi ta bashi ciwon kai, sai ya kama nan na zame, dakyar na tsaya mishi ya cire min kayan, sannan muna shiga ruwan wankan.            Kallona yake, hannun shi yana saman nonuwa yana shafe su, nima tura hannuna nayi tare da shafa  kayan aikin shi, kara matse yayi sosai, yana wasa da kirjina.     .....juyar dani yayi ina kallon shi, sannan ya rike fuskana. Tare da hade bakin mu, guri guda. Ya shiga  tsotse harshena, kamar zai zakulo min  cikina, hannuna na kai, kan hakimar shi da take ta ambaliya, tare da mikew sambal, Wasa da ita nake, a hankali yana kuma rike tongue dina, ban fasa wasa da gurin ba, har ya cire bakin shi a cikin nawa ya fara wani irin nishi,a hankali na bude mana ruwa muka wanke jikinmu sannan muka fito, bayan ya dauke ni.            Bakin gado ya dire ni, aikuwa na maza na rike, abar na shiga babban harka da ita, lumshe idanun shi yake, kamar zai fasa kukan dad'i, domin kuwa ya kasa komi sai tura min yake bakina.         Kuma Uncle idan ba da wannan abun ba, wallahi bazan iya mishi ba, dan bai ki ya kare daren a kaina ba, dan haka nake tsotse shi tare da la'akari da yadda yake,'.                        Tun ina yi a zaune har na sauka a gadon, ina yi ina lugwaigwaita y'ayan gwaibar shi,           Lashe su nake, ina kuma tab'o su, kamar zan cinye su, bubuga hakimar nayi a fuskana, tare da lasar kan kaciyar, ban gama ba ya juye min, lafiyayyen ruwan shi a kirjina kamar an bude famfo, dariya kawai na saka nace mishi. "Sannun! Irin wannan ambaliyar, na zata tsunami ce, ashe  Uncle dina ne" D'ago ni yayi tare da zuba min ido yace. "Yaushe zan tashi daga Uncle?!"    Dariya nayi sannan nace. "Ba rana balle wata!"           Hada goshin mu yayi sannan yace. "Zanyi maganinki!"     "Yaushe? A ina? Kai? Ni zaka yi maganinsu! Toh naji zo mu raba reni dan na fahimci ka rena ni, idan baka yi da gaske ba, zan iya kure manejinka"               Kwace kaina nayi tare da, zuɓewa a gadon, ina bude mishi kafana. Had'iye yawu yayi, tare da kallon musanman da yaga, gurin yana flowing. Bakin shi ya kai tare da bani wani Frence kiss, sai da naji kamar na jona min lantarki, sake d'ago ni yayi yaga gurin yayi mishi a hankali ya saka harshen sa, yasaka yana kad'awa a kan  clitoris dina.         Wasu irin taurari nagani, suna yawo akaina, dan banten nan, YCn nayi kewar Uncle dina Ooo.               D'aga mishi sosai nake, tare da rike kanshi, sabida ji nake na kusan zubda kwalla, sabida dad'i, Yana sake lasar gurin, sai ga wasu ruwan dad'i masu mugun dumi, sun fesu a fuskar shi,  saka hannunshi yayi tare da goge face din shi.    Yana dariya yace. "A haka kike kiran kanki da jaruma, bari naga jarumtar ki."           D'aga kafana yayi a hankali sannan ya dauki ƙatuwar shi, ya fara gwada min, zai shiga. Kara nayi tare da cizon lip dina, ina shafa kan abin nayi, tare da cewa. "Malam karka cika min baki, na kure maka maneji!"    Lashe bakin shi yayi, sannan yace. "Hmm!"    A hankali yake tura min, yana murza nipples dina, musamman yadda suke dark brown, sunyi masifar tafiya da hankalin shi, wani irin turawa yake a sannu kamar zai iya rasa wannan damar, jin wani shegen dumi ya san yashi kara turawa yana, kuma jin wani disco kan shi, ji yayi wasu ruwan dad'i yana raba shi, lumshe idanun shi yayi ya bude su a kaina yace. " Ke mai dadi ce!  Kinji yadda kike?!"    Girgiza Mishi kai nayi, tare da rike  zanin gadon, ina jin wani irin yanayi.me mugun dad'i.               A hankali yake motsawa, yana kara nutsani, har ya shige ni cif,  saka hannun shi yayi ya d'ago ni, sosai na makale mishi.        Sauka yayi a gadon, tare da zama a saman stool din dakin, ya shiga Zungure ni, babu tausayi yake raruke ni,  sam Uncle baya ganin kankantana kawai indai zai nutsa kogin dad'i.     Wow bai da matsala, haka ce ta faru, dan gani na yake kamar babbar mace, shi yasa idan yazo cina, baya tausaya min, dan yakance, ai nafi manyan matan, sanin darajar rayuwa gado (🙆🏻‍♀️😹? Mommy da Mamie suna can da Madam Linah)     Sai da ya gurje ni, ainun kafin ya sauke ni bawai dan ya koshi ba, dan muna shiga ban daki, ya matse ni da bangon ban dakin tare da sake mana ruwa, ya d'aga kafana ya kuma tura min, Allah naji jiki a hannun bawan Allah nan.       Kuma yaki magana, sai aikin shi kawai yake, kamar na fasa ihu. "Don Allah! Ka bari haka, wallahi jikina kamar ba nawa ba!". Cikin niman tsokana yace. "Haba Jarumai! Da wuri haka? Kawai manta da wani ciwo zaki saba"        Allah ban san lokacin da kuka ya kwace min ba, dan iya cuwa na ciwu, me kuma zai bukata bayan ya gama cinye ni, kawai na sanya mishi kuka, dariya yake tare da gurje ni, dan kanshi ya kyaleni, lokacin abarta sauka da kanta. Sannan ya haɗa min ruwan zafi, na shiga ya taimaka min na gasa kaina.. Tun a ruwan na fahimci niman tsokana daga gare shi, kuka nake mishi har na samu ya kyale ni, muka fito. Ko wani kayan jikina ban sauya ba, na zube a gadon sai barci dan dare ya rigada ya raba. Yana fitowa, yazo ya gyara min kwanciya, sannan ya zo ya kwanta. A kusa dani. ---- Hoton Yumnah da Halwani take kallo, kamar yadda suke a hotel din, da duk wani abinda suka aikata yana kan idanunta, ta madubin tsafinta. Gurnani take ƙamar wata zakanya, tana jin anya bazata kashe Yumnah ta huta da Haramta mata abinda take so ba kuwa? Taya yarinya karama zata hanata jin dadin rayuwa, dole ta mata abinda bazata tab'a mantawa ba, dole ta ajiye kome, sannan ta fuskanci rayuwar da ta shirya musu ita da Halwani da kuma Yaran da zasu haifa na cikin su. Murmushi tayi sannan tace. "Na samo masalaha!" Daga nan ta fita a dakin da take aikinta. --- Washi gari.. Tunda muka yi sallar asuba, muna azkar na gane, mutumin nan bawai ya gaji da abinda ya faru bane jiya, ture hannun shi nayi ina cewa. "Addu'o'i nake, karka hanani mana!" Kwanciya yayi a saman cinyata,tare da zura hannun shi cikin rigana, haushi ya bani. Na make hannun, ina kunkuni. Kamar mayen karfe, haka yayi ta damuna, har sai da ya cinye ni, kafin ya kyaleni muka kwanta, dan barcin safe. ..... Wasa wasa, sai da muka sami sati biyu a cikin hotel din, ashe shi da abinda ya sashi zama, ranar muna kwance ya ya mike tare da ɗaukar agogon shi, sannan ya fita, can bayan wani lokaci naji karar harbe harbe, tsoro ya sani komawa cikin bargo ne kama rawan sanyi. Can gurin karfe biyu, ya dawo min, nake bashi labarin abinda ya faru a cikin hotel din. Taya ni jajjnatawa yayi, tare da nuna min bai san kome ba. Sai da muka zo wanka, naga hannun shi da ciwo, tsare shi nayi da idanuna. Take ya shiga kame kame, yana gaya min yadda abin ya same shi. Bance kome ba, na saka kai na fito daga ban dakin. Kayana na shiga haɗawa riko hannuna yayi ya kwace tare da fashewa da kuka. "Sai yaushe zaka gane irin wada da rayuwar mu da kake yi? Uncle meye ribarka idan suka nakasa ka? Meye na samu a rayuwata? Tun daga tasowa na fahimci daukar nauyin matsalolina, ko sau daya ban tab'a sarewa akan matsalata ba. Amma aka Matsalarka wallahi bani da jimirin fusakarta ta, Taya kake son na fahimci, kaina da zuciyata? Kullum mijina bai da abinda yafi saka shi sauki sai wasa da gun da bullet, kawai ka sallame ni, na sami wani me karamin karfin da zai kula da rayuwata." Juyo dani yayi da karfin tsiya, Jikin shi na rawa, yace. "Akan idanuna kike kiran wani namijin da zai kula dake? Idan baki son aikina, shikenan Yumnah sai na barshi, amma kiran namiji a gabana tamkar reni ce." "Eh na rena ka, Ni da kake kasadar saka rayuwata a matsala fa? Kasan iya adadin fargaban da ke kashe ni a duk! Kasan iya adadin tsoron da take raunata zuciyata, kai kishi ka sani, Ni kuma sonka na sani, Ahmad jeka cigaba da wasa da rayuwarka, akan mutanen da basu da amfani a rayuwar ka. Duk wani jami'in tsaron sirri idan aka kashe shi babu me bi mishi hakkin sa, dan haka da aka dauke ka basu bi takanka ba, daga dawowar ka, zaka fara wasa da zuciyoyin mu, dan kaga ka rena min hankali shine ina baka labarin da ka sani kake kuma rena min hankali, nagode sosai. Cigaba da wasa da damar ka." "Wai me yasa kike mai da karamin abu babban al'amari? Taya zanyi wasa da rayuwar mu! Don Allah ki saurare ni." Ya fada min a sanyayye, banza nayi dashi tare da buge hannun shi, dan yau ya bani haushi... #Mai_Dambu. 8/30/20, 9:40 PM - Ummi Tandama: ?. Riko ni yayi cikin tashin hankali yace. "Me kike bukata?!" A raunane yake kallona, a hankali hawaye ke zuba daga Idanuna, kasa furta kome nayi ina kallon shi. Yadda bakin shi yake rawa.            "Am sorry! Kinji ki gaya min me kike son?!"                 Kifa kaina nayi a kirjin shi, tare da sake wani irin kuka nace. "Don Allah ka ajiye aikin kaji!" "Shine kawai abinda kike bukata?!"   Cikin shashekar kuka nace. "Eh Hayati!"          "Shi Kenan zoki ga yadda ake rubuta ajiye aiki."       Fadawa gadon mukayi tare da saka dariya, tare da kallon juna. Sai kuma muka sake sake dariya, kamar wasu tababbu.      Yana rubutun, ina kallon shi, juyo yayi ya kalle ni, tare da hura min iskar bakin shi yayi, tare da cewa. "Ya dai?kina sona sosai?!" Tab'e baki nayi cikin tsare gida, nace. "Bana sonka!" Na bashi amsa a takaice, ina murmushi. "Toh na gode! Haka ma soyayya ce! Kuma a gaya min akan me ba a sona?!" Ya fada tare da maida hankalin shi kacokan bisa computer gaban shi. " Gani nayi na yiwa rayuwata karan tsaye, tsoho fa! Abokin Abbana shi nake aure." Ture computern yayi tare da riko hannuna, cikin burga yace. "Kin takalo ni! Zo ko gaya min meye laifin zuciyata? Dan taso mace irinki! Ke da tun baki tafasa ba, kika kone?" "Kai Uncle shine har da cin fuska? Yaushe ne aka yi haka ban sani ba? A gaskiya Uncle dole Hajiya ta raba mana, iyaka don haka daga yau ban." Cikin idanun shi na kalla, yana lumshe da nashi, a hankali na kai hannuna keyarshi, tare da sake wata irin numfashi. Zare bakin shi yayi daga nawa, cikin fitar numfashi, ya kalle ni sannan yace. "Kamar haka kike min lokacin! Taya zan kwaci kaina a hannunki ai sai da hikima, na kuma sake miki jikina, idan kika ga haka sai kice min Uncle akwai ciwo ne?" Bakin shi ya kai wuyana, ban san lokacin da nace. "Wayyo Allah na! Don Allah kyale ni haka" D'agowa yayi yana kallon cikin idanuna, tare da kai bakin shi haɓɓana, rike shi nayi cikin wani yanayi na musamman, jikina yana erecting da abinda yake min, p² Dina sai buɗewa yake yana rufewae. Jikina kuwa nayi imanin har kofafin gashin jikina sun gama budewa. Ba daman na hana shi hakkin shi ba. Zame towel din Yayi cikin salo, tare da kai hannuna kan Baby J d'inshi, ajiyar zuciya ya sa sauke lokacin da yaji hannuna akanta, ina shafawa a hankali. Kai bakin shi kunnena yayi cikin nutsuwa yace. "Kin lalata tsoho kuma abokin Abbanki! Dole Hajiya ta shigo al'amarin kafin yafi haka munana!" Sake min nishi yayi a kunne, nayi masa na damke Bby J, tare da mata wata irin shafar da sai da ya zura min harshen shi cikin kunnena. Wannan Tsoho da shagali yake, a iya wannan salon kawai muka rikita kanmu, tare da kusan cinye juna, kallona yayi da idanun shi wanda suke cike da Desires, ya d'ago ni saman shi, tare da mikar da J d'inshi. D'agowa nayi na fara gwada turawa, kamar zanyi kuka. Tsabar ban tab'a wannan style ɗin ba, da sauri ya tura min. "Wayyo ni! Zaka fasa min mara ne?!" .na tambaye shi, idanuna na cika da kwalla, girgiza kai yake kawai, sabida dumin da yaji shi ya ɗauka, tare da gangarowar ruwan daga ciki. Hannun shi ya kai tare da rike k'uguna, yana shiga zuba min Gwat....(🤣😜🤭) Haka nayi ta Yaren zungura tare da raruka, ina wani irin nishi sama sama, idan yayi sai na amsa na juya tare da juya bom-bom dina, Ina yi ina rike gashin kaina, kamo boons Dina yayi tare da murza nipples din cikin jin dad'i. Bazan mance zaman Abuja ba, babu damuwar kowa babu matsala, ba tashin hankali. Cikin faranta ran juna muke, satin mu uku, ya kuma jana FF Lagos. A lokacin da muka isa tsare shi nayi domin ban yarda haka kawai ya kawo ni nan ba, sai da ya nuna min. Shaidan ya ajiye musu aikin su. Rungume shi nayi, babban sa'a ce mace ta samu namijin da zai saurari bukatar ta, nima gashi yau na shiga jerin manyan matan auren da suka sami wannan kyautar da Allah yayi musu. Yawo muka yi tayi daga gurin shakatawa, zuwa bakin ruwa. Kallona yayi cikin nutsuwa yace. "Ko zamu je Dubai ne! Mu kwana a samar dakin ruwan nan" Juyowa nayi ban san amsar da zan bashi ba, kawai na tsinci kaina ne da buga wani wawan tsalle, tare da rungume shi. Rike ni muna dariya, tare da cewa. "Ina sonki sosai!" D'agowa nayi idanuna a cike da kwalla nace. "Uncle! Don Allah karka juya min baya, wallahi ina sonki sosai." Sauka nayi tare da isa gurin zama na zubawa ruwa ido, hawaye na zuba daga idanuna. "Bashi nake ji ba? Kawai nasan mijina bazai tab'a Wulakantani ba. Amma idan aka kwatanta samun damar raba tsakanin mu fa? Me zaka iya yi dan hana faruwan haka?" Hawayen da suke zuba na goge, sannan na cigaba da kallon ruwan ina wasa da zoben hannuna, ina jin kamar wani abu zai iya shiga tsakanin mu. .zama yayi kusa dani, kafad'arshi na gogan nawa, ya sanya hannun shi bayana, yana shafawa. "Don Allah kar mu koma Gombe! Kaji Hayati, muyi zaman mu a nan kawai. Ni bana son tashin, Na gaji tsoro nake kar su kuma." "Inji waye? Waye ya ce miki zasu iya shiga tsakiyar mu? Duk abinda kika ga ya faru, dama can haka Allah ya tsara mana" Daga haka yaja hannuna, zuwa bakin ruwa, tare da kallon yadda ruwan yake ambaliya, haka zai zo har gaban mu. Idan yazo tare da rairayi, kamar ance min na duba kasar, naga wani zobe me kyau dan siriri dashi, har zan kai hannuna. Kawai naji ya rike min hannun. "Uncle! Zobe ne!" Dariya yayi, sannan yace. "Manta dashi muje, na baki wanda ya fishi kyau, wannan babu kyau sannan kin san daga inda ya fito, karki kuma ɗaukar abu indai ba mallakarki bace, dan za a iya cutar dake ta haka." Gyada mishi kai nai, amma babu karya ina son zoben dan yyi min kyau, ga daukar ido. Ina son zoben Dan ya shiga min rai, Haka ya hanani dauka, har muka dawo hotel din da. Washi gari muka bar ƙasar, zuwa abu Dhabi. Wasa wasa, sai da muka kusan wata uku, muna yawon bude ido. Mun yi yawo bude ido sosai, wasu abubuwan a wannan tafiyar na kuma sani, muna cikin wata na hudu na fara wani irin laulayi, sam bana iya sauke mishi nauyin shi da yake kaina. .kuma ya fahimci halin da nake ciki, dan haka bai so kanshi ba. Kawai ya kaini asibiti, suka ce mishi ina da cikin wata daya cif. Dan haka ya tattaro ni, muka dawo Lagos, tunda muka taso nake kuka, bai min magana ba. Kwanan mu biyu a Lagos sabida wasu dalilai nashi, na kasuwancin shi muka zauna. Gashi bana jin dadi sosai, dan tunda yace mu dawo na fara kuka, sai ya fara fushi dani. Wannan abin ya dame ni sosai, dan nayi dana sanin nuna mishi bani son komawa gida, bawai yana min wani abu bane ko gaya min magana. Kawai ya rage, sake min fuska ne, haka ya mugun d'aga min hankali, dan haka yau da dare yana kwance ya juya min baya, na matsa jikin shi tare da kifa kaina ina sauke ajiyar zuciya. Juyowa yayi, tare da kallon fuskana. "Yumnah! Kayi hakuri bawai dan ina son ganinki cikin damuwa bane! Yaushe zaki fuskanci matsalar ki? Yaushe kika samu lokacin karasa karatunki? Yaushe kika samu lokacin Sahib? Sannan yaushe kika bani kulawar da ta dace? Babu! Babu!!! Ba! Ba! Ba!!!!! Sai yaushe zan zama cikakken magidanci? Kin san shekaruna nawa kuwa? Kamata yayi ace ina da yara irin biyar zuwa bakwai. Amma kin kasa fahimtar abinda nake nufi, karki manta Allah yana sane damu, ga karamin ciki nan, ya kike son nayi, kin san nawa nake kashewa, a bar batun wannan domin duk inda na shiga ina kasuwanci a kasar, amma karki manta kowa ya bar gida!" Kuka nake sosai, sabida yafi ni gaskiya, tare da hujjojin shi, kallon yadda nake kuka yayi sannan yace. "Yarinta ke damunki! Sha shida. Shi yasa kuke ganin gudun wuce sa'a bazata tab'a tunkarar ki ba, ki zama mace sai na tsaya a bayanki, ki tsaya da kafaffunki, ni kuma sai na tsaya miki a bayanki. Ita mace idan ta gawurta, bata bukatar wasu, su take mata baya, sai mijinta. Dan haka kallon gawurtaciyar, mace nake kallo a gabana, ba Please be a strong woman!" Kuka ne me hade da dariya, na daura kaina a kirjinshi, nace. "Allah ya bani kaine dan ka zame min garkuwa! Alhamdulillah Nagode da ankarar dani, da kayi ko yau muke koma gida." A wannan daren na sha wuya a hannun shi sabida kusan kwana goma sha biyar, babu abinda ya haɗa mu. Sai da yaga kamar zan fita hayacina, sannan ya kyale ni, bayan ya taimaka min nayi wanka. Sosai na sha magani, na kwanta sai barci. Tunda na samu cikin na zama damuwa, tare lalaci. .... Bayan kwana biyu, muka hado kayan mu sai garin gombe. Tunda muka isa Rahbeel ne yazo daukar mu, tunda ya ganmu tare ya sha mamaki, sai kallona yake. Ko kallo bai ishe ni ba, kuma ban taba, gayawa Uncle abinda suka min ba, sabida nice bare a cikin su dukkan su gindinsu daya. Shi yasa bana sha'awar shigar shiga hidimar familyn su ba, dan yawan tsiya gare su kamar kwarkwata. : ⁶⁰. Shi yasa na raba kaina da kananun magana, kuma dama Ni din ba dabi'ata bace, zan zauna da kai, amma ban iya tsegumi ko shiga abinda bai dame Ni ba. Hakan yasa da yawan su, basu san halina ba, kuma gani suke ina da masifar girman kai, Ni kuma ba haka bane, tsare mutuncina nake yi. ..... Tunda muka shiga motar shi, yake wani dari dari. Yana tunanin ko zan gayawa dan uwan shi irin abinda suka min ne. Allah sarki, wallahi bani da wannan halin. A haka muka isa, gida kowa ya fito, tarb'an mu, zan bude motar ya juya tare da rike hannuna. "Ki ambaci sunan Allah, idan zaki ajiye kafarki akasa, sannan karki manta bakin ki, ya rike addu'a, kinji Allah yana tare damu." .....gyada mishi kai nayi, sannan na fito daga cikin motar bakina kumshe da addu'a kamar yadda yace. Ina fitowa, idanuna ya sauka akan Mommy na, Kasa motsi nayi. Sai da ya fito ya zo inda nake, ya rike hannuna muka fara tafiya, kaina a sunkuye, muka isa gaban Hajiya wacce take rike da Annur, rigayen daukar shi muka yi, har hannun mu yana gogan juna. .......kallon juna muka yi, tare da fashewa da yar dariya. "Don Allah bari na dauke shi! Nayi kewar shi." "A'a Ni dai da ban tab's daukar shi ba, zan dauka." Musu muka fara, ina cewa nice Yana cewa shine, dakyar Hajiya ta raba rigimar ta hanyar mika min yaron, tace. "Uwa ce! Kuma cike take da kewar danta, duk uwar da bata kaunaci D'anta ba har abada bazata tab'a fahimtar soyayyar da Allah ya kulla tsakanin d'a da mahaifi ba. Barta ta dauke shi dan tayi kokari ma, yadda ta taso babu kawa zuci" Ta fadi haka ne, cikin habaici. Tare da yada magana, haka Mamie ta riko hannun D'anta, Ni kuma na kasa bin kowa, sai Mommy da take kallona cikin careless. Tab'e baki tayi tare dabin bayan Uncle da wani irin kallo... Mai cike da sha'awar shi, gabanta naje na tsaya yadda bazata cigaba da samun damar kallon shi ba. "Nasan haka kawai bazan ganki , sai dai ko da wata manufa! Meke tafe dake?!" "Halwani!" Ta faɗa cikin rashin damuwa, tana kallona. "Ai wannan abincin nawa! Dan ko Inuwar shi bazaki samu ba, balle shi din! Kawai ki juya ki koma inda kike da zama zan zo duk lokacin da naga ya dace na zo." "Yumnah! Nasan na rasa shi, kema dole ki rasa shi, kuma bafa rasa shi nakwana biyu ba, na har abada." "Ai haba! Toh aikuwa ni nayi imani da Allah, baki isa sauya kaddarar mu da shi ba, zaki iya kome amma banda sauya zanen kaddara, dan haka ki gama shirmen ki haka zaki ga abinda zai hanaki barci. Ba dai na dawo ba, Wallahi sai zuciyarki ta kusan bugawa. Bismillah Mommy." D'aga haka na juya na barta a gurin, tunda na fuskanci dole sai munyi musayan kalamai marasa kyau zata fahimci girman laifin da take aikatawa. Tun da na shiga, namu Maman Khuwailah da sauran mutane, a falon Hajiya, ana hira gaisu nayi Maman Khuwailah tace. "Ke kuma haka ake? Sai ki gudu gurin mijinki! Kai Yaran zamani sai du'a'i, amma ko babu kome kin nunawa duniya cewa, mijinki kome ne a rayuwarki. Kin nuna mana cewa, ba wani abu bane dan mace ta fita dan niman mijinta, na dauki darasin rayuwa a gurin ki, mace takan iya shiga tafiya domin sadaukar da Rayuwar ta, domin mijinta, shin maza nawa ne zasu sadaukar da Rayuwar su dan naki." "Akwai Mamah! Sunan basu cika yawa bane a cikin al'umma, amma suna iya musayar da rayuwarsu domin. Kuwa ya bada rayuwar shi domin ni, dan haka dan na sadaukar da tawa rayuwar sabida shi." Ina gama fadar haka na bar musu falon, ina jin nutsuwa akan shi. Suma sunji dadin yadda nayi na kare mijina, akan yabon da suka min. Ina shiga dakin na samuwa Khuwailah da yarinyar ta, tana jijjiga ta, kallon mamaki nayi mata. Tare da rungume su. Zama nayi muka shiga hirar anan nake jin wai kwanta biyar kenan da Haihuwa,kuma a nan gidan Hajiya take jego dan anan za ayi suna, sabida kishiyarta ma arufah tace zata kashe su. Shi yasa aka dawo da ita, sannan duk wannan hidimar Mamie bata tako duba su ba, dan ta tace babu ruwan ta dasu. .... Dan haka muka shiga hidimar suna, dan ma laulayi na damuna. Uncle kuwa ban kuma saka shi a ido ba, sai washi gari da yamma. Muna zaune ana min lalle, ja a yatsuna ya keta dandazon matan cikin familyn su, ya shigo dakin da yake cike da yan matan Danginsu, suna ganin shi suka fara wani iyayi da yauki. Raina b'aci yayi ban san lokacin da sunkuyar da kaina ba, Musamman yadda suke gaishe shi, cikin iyayi da rawan kai. Sanssanyar turaren shi ne, ya daki hancina, d'ago kaina nayi..muka yi karo dashi, dafe gurin nayi cikin jin haushi. Narke min fuska yayi tare da hade goshin mu. "Ko ko nime ni? Kika manta dani!" Murmushi nayi tare da kawwar da kaina, ina kallon lallen da take zana min a yatsun hannuna. Kallon yatsun yayi, sanan yacewa. " me lallen nawa aka biya ki?!" Kallona tayi sannan tace. "Basu biya ba tukun!" "Toh kuwa na biya miki! Umra sabida wannan tsanen yayi min kyau, kuma koda ya goge zaki na zuwa kina zana mata, yan tsirarun yatsunta." Ware idanun nayi tare da tura baki nace. "Wannan yabo ne ko zagi?!" Zama yayi, tare da tankwashi kafar shi, yace. "Ai kece mijin, Ni kuma matar! Ina gaya miki, yanzun kika ce min ayi girki sai naje na daura zani na fada kitchen." "Wato goge laifinka kake son yi? Ba laifi bane dan ka kebe da mutanen da ka jima baka gani ba, amma kuskure ne ka manta da wacce take dauke da ajiyar ka, bar nan. Bani zakawa siyasa ba fita kafin na harba ma rashin kirki" Na gaya mishi tare da zabga mishi harara. Wani irin duba yake min, ban tab'a ganin wannan salon, ba domin rike kwalar rigarshi yayi, yana wasa da yatsun hannun shi, kanshi a sunkuye. Zaro ido nayi cikin takaici, nace. "Fitar min anan, bazaka guma min takaici ba, Uncle wai Ni kaje jin kunya ko yan dakin?!" Fashewa da dariya duk suka yi, ya wani kamo hannuna yana fadin. "Don Allah kiyi hakuri! Idan na kuma ki min horo a gaban mutane, kai idan na kuma na yarda kice min underwear dinki zan amsa amma banda fushin nan dan zai iya jawo yakin duniya. Dan yanzun haka row sun...." "Kam Bala'i wallahi basu isa ba, sai ma musu rashin mutunci," Mik'ewa nayi, ya riko ni, kamar da gaske, hango zobe nan nayi, a hankali na janye jikina tare da jin son zoben yayi min kyau. Haka dai na koma na zauna, ina kallon zoben ana zana min lallen, tare da min hira musamman shi, din. Sosai na maida hankali guri gudun kar wani ya dauka, koda aka gama min, ana yiwa wasu Ni kuma ina gefe Uncle ya fita, sai dariya suke min wai daga ni har shi, mun iya love drama. Ban ji kome ba burina lallena ya bushe dan har tafin kafana aka zana min, kamar ance min d'ago kanki, sakamakon ganin wata a kusa da gurin tsaye, kafin na d'ago har ta fita,.ina dubawa naga babu zoben. Raina ya b'aci, amma na share meye najin ba dad'i.. amma wunin ranar naji shi babu dadi, har na cire lallen na wanke kafana da hannuna, ina fitowa. Aka kawo min abinci, zama nayi ina bawa annur, a hankali ina rayawar cewa ina zanga zoben nan ne. Wallahi ya shiga raina, mugun son zoben nake, Kawai sai naga zoben hannuna bai min yadda nake son wancan ba, kawai na cire shi na saka a jakar kayana. Tunda aka gama lallen, ya ishe ni da aike dan haka nayi wanka tare da shiryawa cikin long sleeve floral gown, ash colour. Turarukan Mai jego na shafa, sannan na gyara fuskana. Na yafe farin veil, na fito a hankali. Falon da yan uwansu, suna gani na, suka saka shewa tare da tsokanata murmushi kawai nayi, tare da barin falon, ina fita na same shi a wata sabuwar Rover, maroon kafar shi daya a waje, yana dan daga ta tare da kad'ata. Kallon wayar da Hajiya ta bani, d'azun nayi na duba naga akwai katin dari biyar a cikin shi, a hankali na tura mishi. "Hi! Dan saurayi mijin yan mata kalle ni" D'ago kanshi yayi cikin ranshi yana ƙara tasbihi ga Ubangiji tare da salatin taslima ga fiyayyen halitta Annabin Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, tare da Sahabban shi har zuwa ga ahlul baiti. A hankali nake takowa, har zuwa gaban shi, na dan bude motar ta inda yake zaune. Cike da niman magana ya fara magana a waya. "Don Allah baby karki Kashe kirana, kin san yadda nake jinki kuwa, toh kiyi hakuri bazan kuma ba." Ware idanuna nayi tare da zabga mishi harara, nace. "Wato ka kirani ne dan ka rena min hankali, shine zaka kira wata banza kana gaya min karta kashe kiranka. Bani wayar ko na zabga maka ihu yadda kowa zai fito yaga irin abinda kake min." Mika min yayi tare da murmushi, na saka a kunne na, na fara da manyan jakar tsabar rashin mutunci. Har ina kiranta kwartuwa, sai da na gama bala'i na bata amsa ba, can kawai tace min. "Happy birthday Yumnah!" Sake baki nayi, tare da cewa. "Aunty Sarinah! Am..! Toh ai shi ne bai gaya min cewa kece a..a ..a layin ba, nagode sosai!" Ma kashe wayar tare da take mishi kafar ci, cikin jin haushi. Dariya yayi sannan ya ce min. "Kika taka min kafa sabida kawai naje yarinyar tace min bata yina. Wallahi kika kuskura kika ja min bakin jinin yan mata bazan yarda ba, haka kawai. Zaki ja a daina yayi na, saurayi kamana" Haushi ya bani naki magana, har muka isa gidan shi dake bayan layin gidan su Hajiya. Har zamu shiga gidan ya kuma juyar da motar shi muka fita yawo, bude data nayi a hankali nake kallon kome na wayar wai sai na sabunta shi. A hankali nayi Updating kome, sannan na fara duba Whatsp dina. Wani group na ganni a cikin shi, Yan matan auren family members ɗin su suka bude, a hankali naga har Group uku daya na novel, daya kuma na irin nasiha da fadakarwa. Sai daya Group din na tattaunawa ne a familyn baki daya manya da yara yan mata fa irin mu. Ban tab'a karanta novel ba, gwara irin na larabawa haka, lokacin zuwana riyadh na fara, kawai wata mata tayi posting books da yawa, har naji Khuwailah tana tambayar. Wani book wai tafi gabaruwa jima!, An kawo mata wani tace bashi ba wanda kungiyar hazaka tayi wato Beauty, Ummin Yusrah, Zeetty. Ana bat naji tana cewa. _Don Allah ku kara min da Bahaushiyah_ Dariya matar tayi, tare da cewa. _Yasin kina ruwa! Toh me book din ta saka password! Amma gashi nan_ _🙆🏻‍♀️? Don Allah fa! Toh ku nima min Number ta! Ina son book din!_ _🤣🤣🤣 Kai Mrs Rahbeel! Kina jegon ma! Ba Zaki huta ba! Sai dai na baki Number Zahran Dan Naga ta gurinta ake biyan kudin Novel dinta._ _Toh kafin nan babu wani Novel dinta ne? Naji Yayata da take aure A Qatar ta bani labarin Wai matar So! Don Allah anyi soyayya a cikin shi, dan wallahi bana iya karanta book babu romance, Dan kin san ni yar soyayya ce._ _Toh naji gaskiya ana cewa yayi! Amma ga wannan book ɗinta da ciwo a rayuwata, ga kuma Yar gidan Yadiko_ _🤔🙄🙄Ke Maman Sadeeq! Nifa b kowani shirmen labari nake karantawa ba, bar min matar so din! Na sayi Bahaushiyah!_ Kamar zan mata magana sai na fasa zan rufe datar kawai naga wata tace. _Maman Sadeeq Allah yayi miki albarka! Kamar kin san ina niman wadannan books din! Musamman Yar gidan Ya mayyer! Da kuma da ciwo a rayuwata, Hamma Sadeeq da Addah Amrah_ Wani stickers Khuwailah ta turo tare da lasar alewa tana fadin. _Oho dai, bazan karanta su ba!_ Dariya matar tayi sannan tace. _Dadi ya wuce ki, tunda bazaki ji labarin yadda ake rawan tankwal! Tare da akuyoyi ba, suna rawa suna kad'a bindin su._ _🤔🙆🏻‍♀️😲? Kai Haba! Kice akwai abin dariya da al'ajabi, na fasa matar so, bari na karanta wannan yar yadikon!_ Buɗe matar so nayi, a hankali na fara duba su, amma sabida sunyi kanana, ban iya karantawa ba na rufe Doc din, na zuba mishi ido..... #Mai_Dambujeeeeeeeee 8/30/20, 9:41 PM - Ummi Tandama: ¹. Mai da hankalin shi yayi kan motar shi, da yake ja. Magana nake son yi Amma na rasa yadda zan mishi kawai dai na share batun tunda bamu jima da dawowa ba. Kuma hankalin mu Bawai yana guri guda bane. Tunda ya isa inda za shi ya tsaya a gefen wani katin sannan ya sauke min glass din Motar tare da cewa. "Naga kina hamma kar na fito na samu kinyi barci jirani." "Toh, ga kasa nan ko? A fito lafiya!" Nace mishi. Yana tafiya na bude datar wayana, ina kallon hirar da ake a group ya min dadi, amma bana jin nayi magana. _Jama'a don Allah ku nimo min Inuwar Gajimare! Mana, sai kayi ta magana babu me kula ka_ Babu wanda ya tanka mata, ina kallon su, _Don Allah! Ku bani novel masu zafi dan Allah wanda zan karanta nasan na karanta book, wanda ake cin Pussy kanar hauka, Kun gane_ _Toh ki nime bariki na fito mana, ko gidan Uncle, da adandi._ _Kai Ni bazan karanta su ba, kawai ku nima min wanda zan karanta naji dad'i sosai!_ _Toh ai kin ajiye mune sabida novel! Ki duba masarautar Jordan! Ko da ciwo a rayuwata! And naji kamar ana cewa akwai wani Book din da Marubuciyar zata yi karshen shekarar nan bayan ta gama HABEESHAH!_ Lashe baki matar tayi irin taji dadin nan _😋😋 Don Allah! Wane kenan? Yaushe December! Gaskiya mai_Dambu ta karo wulakancin! Don Allah ya sunan Novel din?!" _Eh toh nima a wani group nagani na Maryan Jumare! Wai amma cigaba Kwarkwarah ne! Dan naji shima ta kusan gamawa, tunda Kinga tasaka A gurguje!_ _🙄🤔😲 Ni wallahi na tsani haka! Kiji fa cigaban Kwarkwarah ne ma, toh don Allah ya suna Novel din? Dan na kagu tafara, Kwarkwarah ma Dan dai bamu da zuciya ne da mun ajiye mata labarinta, sau uku ina saka ran kome zai dai-daita tsakanin Kawu da Jannart sai naji shiru! Da alamu kuma itace kaddarar zai fada mata, gashi wannan last page din ta sani sai da naji kamar na kirata na kafta mata rashin mutunci_ 🙄😲 _Amma baki da lafiya! Dama ya-ya kinsan kwayar mai_Dambu kuwa! Wallahi kina mata haka zata gama labarin a page d'aya 🤣😋 kuma abin haushi idan ta gama bata kuma bin takan shi, don Allah barmu mu lallaba abar mu, tasamu ta rasa mana, ai biyan bukata tafi dogon buri_ Matar ta faɗa, ina kallon su sai dariya nake, dama akwai mutane masu rikici haka a duniya? Na tambayi kaina, koni ina son Kwarkwarah, dazan samu zan karanta, amma cigaban shi nima nake son Jin ya Sunan yake? .... "Sannun Yan mata!" A tsorace na kalli mutumin tare da kallon shagon da Uncle ya shiga, cikin sauri na kauda kaina, dan tun daga nesa yake kallon mu cikin wutar kishi. Jikina ne ya dauki rawa, baki na yana rawa nace. "D..o..n ...don Allah ka tafi mijina." Isowar Uncle Gurin tare da saka hannu ya bude kofar inda nake zaune, ya ajiye min kayan da ya sayo. "Don Allah! Yallabai ka bani yar nan taka mana! Dan naga zata yi zafi!" Bai kula shi ba, y a shigo cikin motar yaja abinshi, sai zare ido nake. Har muka bar gurin bai kalli inda nake ba, kawai abinda ya saka a gaban shi, yake. Kallon shi nayi ina son yin magana babu fuska, juya mishi nayi ina kallon shi, tare. "Uncle!" A sanyayye ya amsa min. "Na'am Yumnah!" "Wallahi ban san shi ba!" Na faɗa cikin muryan kuka, "Toh me nace miki?!" Ya tambaye ni, cikin kulawa. Rike hannuna yayi, cikin damuwa yace. "Ina da kyakyawan fahimtar Kafin na zarta da Hukuncin, in dai zan kuma ganin shi dake bazan zarge ki dashi ba, sai a haduwa na uku toh nan ne zan mishi mugun duka. Na karya kafar dan banza na tarawa iyayen shi a kofar gidan su, sannan na kuma bada kudin jinya a yi mishi magani, dan haka bar tunanin zan iya kullatarki akan wannan shirmen ba haka nake ba." Murmushi nayi sai da kwalla suka zubo min, tare da sake dariya, yace. "Kin zata Ni sakarai ne? Toh meye amfanin samunki da nayi a cikakkiyar mace Indai bazan iya bada shaidar wacece nake aure ba! Babu amfanin zama dake tun da bazan iya miki adalci ba.!" Kallon shi nake, kamar bazan daina ba. Haka muka isa gidan muka shiga da motar, sannan muka nufi asalin cikin gidan, inda ya hadu babu laifi, Wani daki ya rike hannuna muka nufa, muna zuwa bakin kofar, yasa min hannun shi ya rufe min fuska, muna shiga ya kai Ni har bakin gadon, sannan ya bude min fuskana, yana dariya. Kallon kome nake a dakin kallon shi nayi cikin jin dadi da farin ciki, bude wani farin yard yayi wanda aka sanya shi a tsakiyar dakin. Janye yard din yayi sai ga katon cake, kallon shi nayi, juyar dani yayi an saka wasu manyan balloon. An rubuta, 17 juyawa nayi zan buga tsalle, ya rike ni. "Don Allah! Haihuwa na biyu! Kin girma tsalle tsalle ba naki bane. Please a barwa Sahib" Gyada mishi kai nayi Kawai, ina jin wani irin dad'i, fadar irin hidimar da Uncle yayi min babu iyaka, kawai dai nasan na ajiye son jiki da lalaci na barci yaci ni (🤣) a daren dan kamar ya samu tuwo hala yake ya kara, sai da yaga nayi laushi sannan ya kyale ni. ---- Washi gari na tashi da mugun zazzaɓi, haka na shirya tsaf dan zamu gidan suna. Ina zaune a gefen gadon, na lallubi wayar shi, na shiga cikin gurin game, jin wayar shi a hannu na yace. "Don Allah karki bincika min waya dan akwai Yarinyar da take turo min hoton pussy dinta." Ajiye wayar nayi cike da jin haushi nace. "Da zan kama hegiya sai na karya kafar ta, na kainata gidan iyayenta na watsar sannan tsabar rashin mutuncina bazan basu ko sisi na jinya ba" Na karshe zancen da daurin fuska. "Wayyo Allah! Kice idan Halwani baiyi da gaske ba, wata rana sai anyiwa baby Hanny wanka da hot water!" Haushi ya bani nayi wuccewa ta na barshi a gurin, tunda na fahimci ba zaman lafiya yake nima ba, ina fita falon, na zauna ina kallon, hango zoben nan nayi cike da mamaki hadi da tsoro anya lafiyar zoben nan. Domin ko jiya ina jin nayi mafarkin ana hanani tab'awa kamar yadda Uncle yayi, wata zuciya tace. "Share kawai! Duk gizo ne!" Na isa gaban home threath zan dauka. "Babyh Zo dan Allah kiga wani abu!" Buga kafa nayi tare da juyawa zuwa dakin shi, ina shiga naga baya cikin, d'akin. "Amma dai! Uncle din nan ka kirani! Wayyo!" Naji ya sunkuce ni sama, ajiyar zuciya na sauke sabida naji alamar damshin ruwa a jikinshi,! "Naji zan karasa aikina amma kaima ai baka tashi da wuri ba, kuma nasan yanzun kowa ya hallara a can." Juyowa ni yayi tare da zuba min ido. "Kiyi hakuri! Kinsan me? Haka kawai nake ji a jikina zamu rasa juna! Shi yasa da naji haka na maza na kwala miki kira, jirani a nan har na shirya" Haka na zauna, ina kallon shi, ya cire towel ɗin. Tare da saka boxes ɗin shi, murmushi nayi nace. "Kana da jiki mai kyau! Shi yasa baka girma" "Allah ko?" Ban kuma magana ba, sai dai. Ce mishi da da nayi ina zuwa, da sauri na fita, ina zaune falo naga babu Zoben. Haka na dawo dakin na fara ji a jikina zoben babu Alkhairi a tare da shi, dan haka na cigaba da taimaka mishi ya shirya, muka fito. Tsaf muka gyara ko ina dashi sannan muka fito, tunda muka nufi gidan sunan nake jin yin kuka, haka na fashe mishi da kuka sai da nayi ya isheni sannan ya bani abu na goge fuskana, muka nufi gidan dan tsayawa yayi nayi kukan. Tunda muka shiga gidan ake mana tsiya, tare da zolaya ban damu ba na wuce dakin Hajiya wanda yake cike da Y'ay'an yan uwanta, anan wata mata take cewa. "Wannan ba yarinyar nan da ta tafi karuwancin nan bane? Naga ta girma sosai!" Kasa tashi nayi, tsabar tashin hankali, ina jin wata nacewa. "Ai kazamar gado tayi uwarta sana'ar kenan, Kinga ai ba wani abu bane, dan ita tayi." Wani irin kuka ne ya kuma kwace min, dakyar na nufi kofar ko gabana bana gani, ashe Hajiya na ban daki, lokacin da suke wannan maganar da sauri ta fito har tana Fad'uwa. "Amma kunyi asara! Mugun asara ma, mugaye azzalumai marasa yarda da ƙaddara, maza ku fice min a gida ko na kira mijinta ya fidda ku, tunda ku Allah ya halicce ku baku da abin fada wani keda ita, kuke Allah ya bamu yawan rai da lafiya, sai kunyi kukan da yafi sautin ta, idan itace ya zanawa kanta zanen kaddarar ta, zaku gane idan kuma Ubangiji ne yake zanawa zaku gane. Kufita kafin rayukan ku ya baci." Ta faɗa haka tana jan haki, hawaye na zuba daga idanunta, haka suka fito basu ba hatta sauran yan uwansu sai da suka ji babu dad'i. Ina fita, Aunty Marwanatu na min magana dan naga Annur a kafarta, shafa kanshi nayi ban iya bata amsa ba, shima gogan ya shigo gidan yaga nayi bayan garden da sauri, ya ke tambayar su. "Lafiya me ya faru?!" Fitowar ƴaƴan yan uwan Hajiya suna mita tare da ganin laifin mutane biyub da suka aibanta Yumnah suke anan yaji abinda ya faru. Da sauri yabi bayanta, amma sai me! Wayarta da takalminta tare da gyalenta duk suna gurin, amma ita kam babu, alamarta. Da sauri ya fito yana haki, yace. "Bata fito ba? Bayan shiga na," Kamar hadin baki suka ce. "Wa????" "Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Ya Allah idan barci nake karka bari wani ya taddani, Ya Allah karka farkar dani daga wannan mugun mafarkin." "Halwani lafiya?!" Kallon su yake kamar wanda ya tashi daga cutar makanta, a hankali yace. "Da gaske bata fito nan ba?!" Wani irin duka kirjina shi yayi daga nan ya zube akan gwiwar shi, tare da dafe goshinsa, kirjin shi kamar zata fashe zuciyarshi tayo waje, da sauri Aunty Taslima ta shiga garden din, itama gyalen da takalmi kawai ta gani tare da waya a can ya she. Da sauri tafito tare da cewa. ."jama'a Yumnah tab'ata...... .. #Mai_Dambu.... a: 6️⃣2️⃣. "Kamar Yumnah ta b'ata? Yarinyar da yanzun ta shiga gurin?!" Kasa Magana Taslimah tai, kafin kace me gidan ya rufe da tashin hankali, aka shiga niman Yumnah. Dakyar ya mike, tare da wani irin tangaɗi, gurin motar shi ya isa, kafin su fahimci me yake shirin aikatawa, tuni ya fada tare da fincikar motar. ...... A guje ya fita kamar wanda yake da yakinin ganinta a waje, gudu yake zubawa, mutane sai bashi hanya suke dan suna zargin ya shawo ne. Bai tsaya a ko ina ba, sai gidan. Mommy mahaifiyar Yumnah, ranshi ya gama b'aci. Matakin da zai dauka akanta matukar ta rena mishi hankali ba na wasa bane! .dan haka yana shiga ya same ta, tana zukar shisha. .Gaban kayan kallon yaje, ya ciro wayar dake hade da wani receive, tana kallon shi ta zata ba zai iya abinda ya saka kanshi ba, kawai ya shiga zane ta. Dukarta yake tare da ina ta kai mishi Yumnt, tsabar dakuwa. Sai da fuskarta ya farfashe. Taki magana waya yayi tare kiran yan sanda aka zo, suka tafi da ita. Koda ya koma gida, kai tsaye part din Mamien su ya isa yana shiga, ya zuba mata ido. A hankali yake takawa yace. "Ina matata? Mamie ina kuka kai min Matana? Wallahi matuƙa baki yi magana ba! Na rantse zan yi abu!" "Zane Ni! Kamar yadda ka zane Hassanah!" Kauda kai yayi cikin baƙin ciki. Har ya juya zai fita, ya dakata da cewa. "Ince ni kika wulakanta Mamie? Kika raba ni da matana? Ba komai zan barwa Allah kome yayi ikon shi kamar yadda ya saba" Bai sake magana ya fita daga gidan, duk yadda yaso jurewa sai da ya suma. Asibiti aka kai shi, cikin gaggawa, nan aka shiga niman ceto rayuwar shi, dan zuciyarshi tana kokarin neman kin bugawa ne, sai da suka saka mishi bututun shaƙar numfashi. Kafin numfashin sa dai-daita. Sai da aka share kwana uku, ana niman Yumnah babu ita babu labarin, hankali kowa ya tashi Hajiya ma tayi kuka tare da yin Allah ya wadaran ƴaƴan ƴan uwanta. ---- Tafiya kawai, take a cikin dokar daji tare mika hannuna kamar zata kamo wani, amma babu kowa, kafafuna sun kumbura, har suna tsagewa, tafiya kawai take. Ita kanta bata san ina take tafiya ba. ....kuma gata nan dai kamar mai hankali kamar ba me hankalin ba. ...... Ko ciwon kafarta bata ji, tafiya kawai take, idan ta gaji sai ta zauna a jikin bishiya, ta kwantar da kanta tana haki, dan barcine ya saceta, kamar wacce aka daka mata tsawa ta mike zubur ta cigaba da tafiya. Hawaye na zuba a idanunta, tafiya kawai take, ga yunwa ga ƙishirwa, amma bata da ikon tsayawa. --- A ofishin yan sanda kuwa Mommy ta sha mugun wulakancin, wanda bata tab'a tsammanin sabida Yumnah za a mata ba, domin CP Ibrahim yace kar a raga mata, idan bata fadi inda Yumnah take ba, ta zata wasa ne sai da suka fi dinga kwara mata ruwan sanyi tare da dukarta kamar mahauta. Amma taki magana dan gani take, kamar zasu kyaleta amma suka ci-gaba da mata Izaya, gata da taurin kai. Suma suka nuna mata gaban samu, ....... Kwanan Halwani daya ya farka, cire karin ruwan yayi ya wuce ofishin yan sanda, tunda ya isa, ya kalli Mommy da taci wahala, kanta a cinyarta ta koma kamar marainiya. "Ku sake!" Haka suka bude mata ta fito, a sanyayye ya nuna mata hanya ta fita. "Ki jirani a jikin motana" Gyada mishi kai tayi tana dingishi.cika report yayi na ya janye tuhumar da yake mata, sannan ya kuma mika musu na goro. Kin amincewa zuciyarshi yake, kawai domin yasan idan ya aikata haka, Yumnah bazata yafe mishi ba. Zai zama me mugun son kai. Kasuwa ya wuce ya sayo igiyar da ake daure saniya, sannan suka shiga tafiya, sai da suka bar gombe kamar zasu nufi Yola, ya yanka da ita wani daji. Da gudun gaske, har cikin tsakiyar dajin ya shiga da ita, ginin gida ne a cikin dajin, bai kalli inda take ba,. Ya fito da sauri. Ya shiga gidan ya buɗe, sannan yazo ya mata jagora ciki, bayan ya kwashi kayan aikin shi. Yana shiga ya wuce wani daki ya bude mata kome, sannan ya fito falon, ya shiga hada abinda yayi niyya. Bayan shigarta da minti talatin sai gata sanye da wani irin rigar barci., Kauda kai yayi tare da zubawa igiyar da yake zargawa a saman fankar falon. Yana gamawa ya juya ya zuba mata ido cikin murmushin takaici. "Wowwww! You look sexy. Ka raso mana." Da sauri ta karaso zata rungume shi yayi maza ya zamee tare da tura kanta cikin igiyar ya matse wuyarta. Waje idanunta suka fito tare da tari, bai kulata ba, ya wurga igiyar sama, tare da zarge ta. "Ina kika kai min mata na?!" Dariya ta fara kamar Mahaukaciya, sake jan igiyar yayi da karfin tsiya, taji makogarinta ya matse. Wani irin tsoro da fargaba ne ya shiga zuwa mata dan har idanunta sun kasa jajjur. "Tambaya na karshe ina matana?!" Sassauta daurin yayi, yana kallonta. "Wallahi bata nan! Sannan ban san inda take..." Matse igiyar yayi cikin fusata yace. "Ki karkashe bayyaninki a can sauka lafiya." Jan igiyar zai yi tayi maza tace. "Tana can dokar dajin falgore, zata garin boka kafi Allah, don Allah kiyi hakuri karka kashe ni zan mika kaina ga yan sanda ma." Kura mata ido yayi tare da zama, yana kallonta. "Hassanah meye Yumnah tayi miki? Meye ta tsare miki? Anya kece kika haifeta kuwa?!" Wani irin kuka ne ya kwace mata tana kallon shi, tana girgiza kai. "Nice? Wallahi sabida son da nake makane nasa na juya mata baya, Halwani tun muna A.t.b.u nake sonka, ka fahimci ne ni!" Nan ta shiga bashi labarin abinda ya faru, na soyayyar da take mishi, tana kuka tare da gaya mishi sirrin zuciyarta... "Tabbas! Kinyi ƙoƙari amma ba Ni zakiwa wannan halayen ba, dan haka zan barki nan ki zauna sai naga Matana zan zo na fidda ke, idan ban ganta ba, kiyita zama. Har ki mutu asararriya, Ina sane da kece kika kashi Faruq! Yanzun kuma Yumnah. Na rantse da Allah idan ban sami mata na ba, zaki ga salon kisar da zan miki da ranki zanta yankar namar jikinki." "Zanyi alfaharin wanda nake so shine ya kashe ni, kasan yadda zan koma!" Make mata baki yayi, sannan yayi ficewar shi daga gidan, Waya yayi cikin nutsuwa, can sai ga wasu matasa har su hudu suka iso gidan, bude motar shi suka yi tare da fidda kayan abinci suka shigar dashi gidan, sannan ya kalle su. "Sau uku bata abinci, sannan karku fara nimanta, dan wallahi kuna ganin yadda take bazata rasa cuta a jikinta ba, idan kuma kuka ki ji babu ruwana." Yana gama fadar haka yayi tafiyar shi, cikin motar shi. Kifa kai yayi yana mamakin wannan al'amarin, anya akwai muguwa irin Hassanah?! .... Haka ya gama abinda zai yi ya koma gida, ko cikakken awanni bai yi ba, ya nufi hanyar bai gayawa kowa ba. Haka ya tafi ya gama yawon shi bai gan me kamar Yumna ba. Kamar zaiyi hauka, dawo gida cike da bakin cikin rayuwa da Hassanah ta wurga su cikinta. ---- Kwanaki sunyi tafiyar bazata! Sati na kara kutsawa, watanni na kara rubayyawa, haka wannan al'amarin ya kasance, cikin jikin Yumnah ya fito ita kanta tayi mugun rama, sai cikin da ya fito. Ban da ikon Allah babu abinda yake dawainiyya da rayuwarta, tun daga nesa take hango rugaggen fulani, da sauri takara saurin tafiyar, dakyar ta isa wani ruga matasan Fulani ne a kofar gidan, zama tayi tana kallon yadda suke shan madara, sai had'iye yawu take. "Zaki sha ne?!" Gyada kai tayi, suka mika mata, jikin ta na rawa ta shanye, tana zare idanu. Alamun a kara mata. "Rabi'u karo mata!" Shiga cikin gidan yayi sai gashi da kindirimo, da ruwa a kwanon sha. Ya ajiye mata, dauka tayi ta shanye rabin ruwan, sannan ta kuma kafanta a kan kindirimon. Tana gamawa sha ta kwanta zata yi barci, dayan yace. "Tashi mu kai ki cikin gidan, ki kwanta." A hankali ta mike, suka shiga gidan. Tunda aka kaita wani dakin matar dakin farar ce Sosai, amma ta manyanta. "Zo nan Y'ata, kwanta nan!" Kwanciya tayi inda aka nuna mata. A hankali barci yayi gaba da ita. Zama matasan suka yi, sannan Rabi'u yace. "Ummi! Yanzun zama cigaba da zama anan kenan, kuma kin san yadda kowa ya gama saka ran zamu isa." Murmushi tayi tare da jan casbi tace. "Bazan bar yankin nan ba, sai na sadata ga danginta, kasan halin da mijinta yake ciki kuwa, sau uku yana zuwa nan dajin domin ita. Sannan da mun barta haka zata cigaba da tafiya har gurin wancan mushirikin. Ai ko dan cikin jikinta ya kamata mu taimaka mata, dan haka bana jin zan barta ta salwanta a wannan halin, ka gayawa Karibullah yayi maza ya tafi, zuwa Kisra ya gayawa magaji...." "Assalamu alaikum" "Amin wa'alaikimun Salam warahmatullah! Barka da zuwa." Mik'ewa yaran suka yi, tare da mishi Barka da zuwa, sannan suka fita. "Zuljah!" Ajiyar zuciya ta sauke tare da zabga mishi harara, sannan ta nuna mishi inda Yumnah take kwance. "Zoben hannunta zaki cire! Don Allah taimaki bawan Allah irina mu koma kisra!" "Imran bazan koma ko ina ba, aure zaka yi fa, auren ma jikar jikarka, Yo me zance maka, Naje gurin Sadeeq da Amrah, amma ya tabbatar min da aure zaka yi, kuma sai da muka yi alkawarin babu kishiya shine ɗan halinku na wulakancin maza kawai naji labarin aure zaka yi." Zaro idanu Imran yayi cikin kasuwa ya jero mata tambaya haka. "Injiwa? Yaushe? A ina matar take?! Don Allah waye ya gaya miki aure zanyi?" "Waye banda Sadeeq! Kai bana Sadeeq ba, meye nufinka da gyaran gidan nan? Har dakuna sai da aka gyara fa! Wallahi Magaji ka cuce ni! Kaje bani son ganinka!" "Wai ya kike son Mai da karamin al'amari babban al'amari ne? Na gaya miki ni ba auren zanyi ba, amma dole na zabgawa Sadeeq rashin mutunci, don Allah ko fahimce ni." "Ka tafi ka bani guri!" Ta nuna mishi hanya, zama yayi a gabanta, sannan ya fara magana. "Uku ga watan muharram zaki cika shekaru dari uku da casa'in da tara, wanda yayi dai-dai da cika shekaru dari bakwai da zanyi! Shine yaranki suka ce a shirya miki maulidin karin shekarunki! Ashe ke nan kishi ya gama tafiya da ruhinki! Zuljah yaushe zaki fahimci ke daya nake so? Yaushe zaki gane nauyin soyayyanki a zuciyata. Sabida son da nake miki, sai da aka kore ni na tsawon shekaru saba'in, don Allah ki bar biyewa Sadeeq, yanzun na yawo na samu ya jirgawa Amrah wannan bayanin itama ya gama turata cikin buhu wai zai kara aure, da jego na samu tana kuka, har tara mutane tayi wai a tambaye shi laifin da tayi mishi, mara kirki . Ya kafe wai sai yayi auren,wato nima bari ya lalata min rayuwa, ta hanyar cewa zanyi aure." .dariya ne ya kamata, tana kallon shi sannan tace. "Toh! Ya zanyi da wannan Yarinyar?!" "Eh toh ba sai ki kaita gurinsu Amrah, sai a hada mata magani, amma ai ba wani dogon sihiri bane, kawai akwai hatsari ne tab'a zoben, dole sai dan adam ne irinta zai tab'a, sabida asalin zoben na wani kasugurmin aljani ne, kuma boka ne zamanin shi, sace zoben shi aka yi kusan shekaru dari biyar da talatin kenan. Dashi akayi tsafin, sannan yarinyar takan shagala da addu'a, duk da tana da ibada, Kinga ni ba wannan ba, ya zamu yi dan wallahi nayi hakuri, kuma hakurin ya kare, kisan yadda zaki yi dani!" "Hmm! Ni fashin sallah nake!" Ta faɗa fuskarta a murtuke. "Toh wallahi aure zan kara!" "Ai dama nasan zaka aikata, kaje kuyi ta rashin kunyar ku, a gaban kananun yara, matsa ka bani guri na wuce!" "Idan naki fa!" Ya tambaye ta, tare da tsareta da ido. Cikin sanyin murya tace. "Rayuwar abin cikinta zaka Duba, don Allah mu kaita Yola daga nan ka cinye ni danye na amince." "Hmmm!" Yace mata, "Amma da Sadeeq ne ko wanin shi sai inda karfin shi ya ƙarfinka ya ƙare!" "Abokin arziki ne! Itama bakin taimaka mata nayi ba, gani nayi kamar anfison yarinyar dani ne, tunda sabida ita kika yada zango anan dajin. Kuma Kinga mijinta na nimanta, amma kika hana shi." "Toh idan ma na bashi ita bazata bishi ba dan shi baya ganin mu ita kuma tana ganin mu, kuma bazata tab'a bin shi ba, taya zamu bayyana mishi ba tare da ya razana ba, kaga muje kawai dan Ni ban cika son mita ba." Ba tare da bata lokaci ba, ita ta gyara kayan jikin Yumnah, sannan ta dauketa suka bar dajin da ita. ....... Awa biyu, ya isar dasu forest din da yake bayan Mansion din Lamidon estate dake garin Yola domin jinyarta... (Sorry na kawo muku Zuljah wa Imran!🤭) #Mai_Dambujeeee 8/30/20, 9:42 PM - Ummi Tandama: ⁶?. Suna isa Sadeeq yana karasowa gurinsu, kallon Yumnah yayi da cikinta ya fito yace.      "Sati biyu da suka wuce naga sanarwan ana nimanta, tab'a wata biyar da suka wuce, a ina kuka samota?!"      "Toh gata nan Sharrin uwa yake bibiyar ta, dan haka sai ta zauna a hannun ka, muje ka haɗa mata magani, Kinga Zuljah taimaka ki dauketa, Dan Matar wani ce babu amfanin mu dauketa."         Haka kuwa aka yi, suka dauketa zuwa dakin Amrah, wacce taci kuka har idanunta sun kumbura, kallon Zuljah tayi cikin mamaki. "Daga ina kuke?" Shimfid'a Yumnah tayi , tare da bata labarin abinda yake faruwa, ta tausaya mata sosai.          Can suna tattaunawa, Sadeeq da Imran suka kawo maganin da za a fara mata amfani dashi, tare da zare zoben da ya matse hannunta sosai.         ---- Yau ma kamar kullum, ya gama.    Mamie sun gama hada munafuncin su kenan, zata haura sama, kawai ta taka abu koda ta duba sai ta ga ƙayar kifine.    Tayi mamakin ganin shi a gurin dan haka ta cire, tare da hawa ta wanke kafarta tasa magani. Ta kuma cigaba da abinda yake gabanta tare da kiran Linah tana gaya mata yadda suka yi da matar Rahbeel.      Bayan sun gama, ta kwanta.       ...... Cikin dare zogi ya ishe ta tun tana barci taji kafarta yayi mata nauyi, dan haka ta mike tare da yayye bargon, me zata gani kafarta ta gani kamar bokiti  tsabar girman shi yayi bak'ikirin.        Ihu ta tsalla gashi ita daya a cikin daki, ihunta dije taji ta hauro sama da gudu, tana zuwa kawai taga kafar Uwar dakin ta. Ai a cikin abinda bai fi minti biyar ba, ta fita zuwa shashin Hajiya ya gaya mata, sai gasu tare da Halwani.              A daren suka kaita asibiti. Kamar mahaukaciya take surutun abinda zata aikata Khuwailah, tare da kara b'atar da Yumnah.       Haka ya rike kanshi yana kuka, tsabar wahalar da take sha, har fadan abinda ta shiryawa Safiyyah, tare da rabata da Papa.. .Mugun Abu iri iri, sai da tafallasa kanta, da duk irin qoqarin da tayi gurin lalatawa Yumnah suna. . alluran barci Rahbeel yayi mata domin abin kunyar yayi yawa. Tare da tashin hankali, har kunyar fita waje yayi a cikin asibitin. .....washi gari aka duba kafar ta lalace, a cikin kwana ɗaya tal, dan dole suka shiga da ita aikin gaggawa, domin sun fahimci tana dauke da diabetic, babu yadda zasu yi idan basu cire kafar ba, haurawa ciwon zai yi dan haka Halwani ya saka hannun, aka yanke kafar. Papa kan cewa yayi babu ruwan shi, ta karata can. ---- Ga baki daya yan kungiyar Utta dashi, aka wayi gari sun kama da wuta, a gurin tsafin su. Har da Ammar, Hajiya zakiya ce ta sha bayan tayi ta tonawa kanta asiri. Haka akaita bugawa a jarida, dan haka da Uncle ya sayi daya. Yaje har inda Mommy take ya wurga mata ya fita abinshi. ---- Bayan wata uku.. Lafiya na samu, sosai duk wanda yaga Yumnah zai sha mamakin yadda ta koma, sai dai bata magana, kuma koda ka tambaye ta daga ina tafito sai kuka. "Yan mata! Zo mu shiga kitchen, kafin Abbi ya dawo." Inji Amrah. A hankali ta mike sabida nauyin da cikin ta yayi, tunda suka shiga aka fara girkin. "Kin gama makaranta ne?!" Idanun tane ya cika da kwalla, ta girgiza kai. "Toh me yasa?" Kuka ne ya kwace mata, tana son magana amma babu bakin magana, dan haka ta kai hannunta gemunta, tare nuna alamar namiji tayi, sannan ta kuma sanya hannunta a kirjinta, alamun nono, ta kuma made hannun ta kama juya shi kamar me renon yaro, sannan ta fara bata labarin abinda ya faru.. Hatta kaita thailand da dawo da ita da Halwani yayi. Kuka sosai Amrah take, dan tausaya mata, sannan take gaya mata, ita bayi sa'ar Uwa ba, sabida ta tsaneta, bata sonta rayuwarta take bukata. Sannan ta kuma ce ta rabata da mijinta, yana sonta sosai. Ta kulla hannunta sannan tayi mata alama zuciya, tace. Duk ya mallaka mata, zuciyarshi. Kuma baya fushi da duk abinda tayi, dan haka don Allah su maida ita gida ta haihu... Don Allah karsu bari ta haihu basa tare alkawarin da yayi mata kenan. Shigowa yayi cikin Kitchen din, ƴace. "Wato kina son komawa wajen mijinki ko?! Bayan naga shi din tsoho ne!" Girgiza kai tayi tare da raba hannunta tace. A'a da hannunta biyu, sannan ta zagaye fuskarta da tafin hannunta, alamun mijinta kyakyawan ne. Tana murmushi, ta kuma ce mishi, yana da kirki, sannan yafi shi tsayi, wato Uncle Yafi Sadeeq..sannan yana da karfi alamar yana da kirar jiki me kyau. Sannan baya da fada, yana da hakuri. Shi indai ba da ita bace baya magana don Allah su maida ita gurin shi, yana can a dame. "Shi kenan! Zamu kai ki gobe Insha Allah, dama sabida lafiyarki muka barki tukun yanzu kan Insha Allah ba Mutum ba aljani ba bazai iya miki kome ba, kai hanyar da kika bi bazai bi ba." Wani irin farin ciki ne, ya kamata sai godiya take musu, saboda zasu maida ta gurin Uncle.. ---- Lokacin da Mamie ta farka, ta sami kanta a wani daki ne yaran zagaye da ita, zogin da take ji ne. Yasata tambayar su tayi tare. "Me yasa mi kafata? Taya haka ya faru dani?" Dakyar Uncle ya bata labarin, abinda ya faru aikuwa ta tsalla ihu, tare da suma. Tun daga lokacin ta zama kamar mahaukaciya, haka suketa lallabata, har aka sallame ta. Banda Halwani babu me zama ya kula da ita, cikin kwanciyar hankali. ..... Yana zaune na Office d'inshi nan, cikin gidan shi, aka mishi sallama yayi baki, cewa yayi a shigo dasu, falon baki, haka aka kai su can. Kamar bazai fita ba, ya daure ya fita. Yana isa ya hango matashin mai kudin nan na yola, cikin mamaki ya isa da sallama ya mika mishi hannu suka gaisa, daga nan suka fara tab'a hira yace. "Mr Sadeeq Lamido Sadeeq, yau kai ne a gidana? Gashi gidan babu kowa sai ni bari na kawo maka ruwa, sannan Madam" "Haba barshi kawai yanzun zamu koma, mun zo maka jajje ne, kuma toh bamu san yadda zaka dauki abin ba, duk da cewa. Ba wani abu bane, amma mun kawo maka wata mata ce, ko itace wacce kake nima." Fita Amrah tayi ta shigo da Yumnah, tana. Shigowa ya mike jikin shi na keerrma, yace. "Don Allah, ki daina min gizo. Tunda baki kusada dani" Bakinta na rawa, gashi dakyar take daya kafa, tace. "Uncle! Nice Baby Yumnah." A hankali ya karasa gareta, tare da bude mata hannu, ta shiga, duk da cikin ya tokare shi. Juyawa yayi cikin juriya yace. "Na gode kun dawo min da farin cikina, ban san me zan iya biyan ku dashi ba, amma ina muka fatan Alkhairi." "Auuuwu dama kina magana kika mana shiru?!" "A'a Ammih, ina ganin shi maganar yazo min" Na karshe cikin Kuka, rike ni Uncle yayi sannan yace. "Toh muje family house din mu, sai ku samu ganawa da iyaye na!" Dukkan mu, muka nufi can gidan Hajiya, Ni da Uncle muka shiga gidan, duk wanda ya ganni sai ya shige gidan, kafin mu shiga kowa ya fito. Ihu da murna kawai ake, sannan da aka nutsu, suka bada labarin abinda ya faru, sannan Ni kuma aka juya kaina. Akan na basu labarin abinda ya faru, share kwalla nayi sannan na fara da cewa. "Lokacin da na fita daga dakin Hajiya, ina kuka. Kamar zan dauki Annur sai na fasa, kawai na tafi Ni daya na, ina zuwa garden din sai naga zoben da Uncle ya hanani dauka, tunda na ganshi naji ina son zoben, Ina ganin shi kawai na dauka. Tunda na saka a hannuna, naji kamar ana juya min duniyar baki daya, tare da kwala min kira . Tunda na fadi a gurin ban kuma fahimtar inda nake ba, kawai na farka ne sakamakon tsawar da aka daka min, naji ana jan zoben da hannuna. Tunda na fara tafiya bana cin kome sai ya'yan itace, shima wurgo min ake naci, sai ruwa shima kawai ina fara jin ƙishirwa, za akawo min shi bakina a zuba min sannan a ture ni!!!" Shiru nayi,.kafin ma kuma fashewa da kuka, ina gaya musu irin wahalar da nasha, tare da tafiyar da nayi har yanzun kafafuna suna nan da ciwon da k'aya yaji min," Mik'ewa Uncle, ya fita can ya dawo, sannan yazo na cigaba da basu labarin irin bakar wahalar da nasha, da tafiyar da nake, ga laulayi, kuma kome dare kome rana haka zan ta tafiya,, bana barci bana ina kwanciya. Har Addu'a nake Allah yasa na mutu da bakar fitina da nake fuskanta, babu ranan da baza a min tsawa ba, kuma bana ganin me min tsawa, Uncle! Uncle!! Uncle!!!, Don Allah ka boye ni yadda babu wanda zai kuma. Cutar dani, kaji Uncle na gaji idan haka ya cigaba da faru mutuwa zanyi." Rike min hannu yayi cikin nashi, yace. "Kina tare dani babu wanda zai kuma cutar dake Insha Allah." Sosai kowa suka tausaya min, aka yita min jajje, dasu Ammih zasu tafi muka rakasu tare da musu godiya. Bayan tafiyar sune, Hajiya tace min na wuce, na wuce d'akinta. Shi Uncle Yana tsammanin zamu tafi ne. "Hajiya ya haka?! Ni da zamu tafi tayi jinyar jikinta, kafin ta haihu." "Ai toh ai baka gaya min bane, amma tunda ka gaya min jeka Allah baya bamu Alkhairi, kuma zan kula maka da ita kamar yadda kake so." "Hajiya ni fa da Matana zan tafi, inje na!" "Kaje ka Zunguro mata Haihuwa ko? Ba dani ba jeka idan ta haihu tayi arba'in kazo ka ɗauke ta." .cikin jin haushi yace. "Wallahi babu inda zani, kawai Malama ki bani matana na tafi da ita?" "Toh wallahi ko uwaka baka bata isa ba, balle Ubanka kafita ka bani guri ko na sab'a maka, sakarai Kawai" Rigima ta barke tsakanin Uncle da Hajiya, ta bashi ni taki shima kuma yaki fita yana masifa, karshe yayi zuciya da ta bashi haushi, ya bar gidan. Tunda ya fita, ta kira Rahbeel tace ya rubuta min abinda zai kara min kuzari da karfin jikina. --- Kulawar da ake bani babu iyaka, gashi har yau saukar Alqur'ani ake da yanka, tare da sadaka maganin masifa. Sosai abin ya tasirantu, domin Mommy kome na aikinta ya lalace, dole ta fara nazarin abinda zata yi na gaba. Dangin Uncle, sun shiga alamarina sosai, domin ganin yadda cikin jikina yake kara girma yana kara sanya su murnan ko yan biyu ne. Dan haka suka sa Uncle ya kaini aka duba cikin aka ce daya ne, amma basu fidda tsammanin ba, kawai kulawa ake bani. ...... Wata na biyu da dawowa, Mahaifin linah ya kawota da kanshi tare da niman maida auren Uncle da Linah, ban san ya suka kare ba, amma naji wai an maida auren su, dan Uncle ya kasa nuna musu baya yinta, zama nayi na fashe da kuka.....🙆🏻‍♀️? Don Allah yaushe Chakwakiyya zata kare ☹️😒 #Mai_Dambu "sannun sakarya! Nuna mata kina kishinta, ta samu abin yakarki dashi,.nunawa zaki yi baki damu da yinta ba.      Yumnah! Koda wasa karnaji kar na gani kuka akan kishiyarki ta dawo, toh bari kiji wannan karon anan cikin mu zaku gwabza, kowacce ta kwaci kanta, har zaki mata kuka yaushe aka haifeta?     Kul na kuma ganin hawayenki masu tsada da daraja sun sauka, ki samu ki dire wannan cikin shine fatana bawai ki zauna kina bare bakin ki ba."       Haka na daure bawai dan bana jin yin kukan bane, kawai daurewa nayi, har washi gari ban ganshi ba.        Sai wajen karfe biyu suka shigo da Rahbeel, sau daya na kalle shi, tsabar kishi kawai naga kamar har wani haske ya kara, ban kuma d'agowa bai kaina na kasa ina wasa da cokalin da nake cin taliyar gargajiya. Zama yayi tare da saka hannun shi, ture hannun nayi. Tare da sauke wani irin kwalla me zafi.            D'ago haɓɓana yayi, tare da sake bakin shi.     "Toh meye na kuka, Kinga fuskarki ya muna min alamun jiya baki yi barci yadda ya dace ba, karki manta jininki yana sauka fa!"    "Toh ina ruwanka dani! Kaje can me sabon Pussy kun kwana kuna cin kanku like a food."     Murmushi yayi yana  kuma kallon bakina da suke rawa, kamar wanda aka cillani cikin ruwan sanyi. ....niman hada fuskana da nashi yayi, na buge hannun shi. Ina zubda kwalla. "Please ka kyaleni mana, ko na kira maka Hajiya ne!"    Kwaikwayon muryana yayi, yana dariya. ..."Kinga bana son wannan rikicin, tunda bawai nayi miki wani abu bane, kawai abinda na sani, zan yi adalci a tsakanin ku, and Bana son damuwa please, Yaushe kika koyi zafaffa kishinki ne? A sanina baki da zafin kishi koda kina dashi kina da kokarin dauke kanki, don Allah ki tafi a yadda na miki shaidan karki karkata wani hanya na daban.    Idan wani abu ya same ki bazan yafewa kaina ba, sabida na sanya ki a damuwa, sannan dube cikin nan naki, me yasa? Don Allah kike daura damuwarki da yawa, ki rufa min asiri ki sauka lafiya." Wata uwar harara na mishi,.tare da kauda kaina, hannun shi naji yana shafa cinya ta nayi maza na buge tare da b'ata rai. .dan dole ya kyale ni ya murmushi, ga baki daya naji ya bani haushi, haka ya gama zaman shi har zai fita yace. "Toh ba ga irinta ba, da kin san kina kishina Hajiya ta kwace min ke! Gashi min zo kina jin haushina, kawai yan mata. Taso mu tafi." Sunkuyar da kaina nayi ban iya d'agowa ba, sabida ina jin zafin shi, banda shirme irin nawa gani nake kafin na haihu na koma, ta shanye duk wani dadin.. ... babban burina shine na sauke nauyin da ya addabi rayuwata, wato cikin nan dai, gashi naga alamun ba zai yiwu na dauke shi ba. Dan na wuce watanni Haihuwar ma da yan kwanaki, Ranar wata asabar, da safe na tashi da ciwon nakuda, tun ina b'oyewa Hajiya har ta kai karfina ya fara kasa haihuwa bai zo ba, dan dole na gaya mata halin da nake ciki, babu bata lokaci ta kira Uncle, da kanshi ya iso. Muka nufi asibiti. Tun karshe tara na safe, muke asibitin, har karfe biyar na Yamma, kawai Rahbeel ya kawo takarda wai Uncle ya saka hannu a shiga dani aiki. Idanun shi ne ya cika da kwalla yace. "Zata iya! Don Allah ku bari idan nan da karfe tara bata haihu ba ku mata, amma zata iya da kanta." ...dakyar aka barshi ya shigo dakin, zama yayi a kujeran da yake kusa da gadon. ."Baby na! Wai ba zaki iya ba, don Allah ki daure mana, bana son aikin nan kinji, ai na gaya miki tare zamu yi kuma gashi nan nazo muyi nakudar tare." Gyad'a mishi kai nayi tare da rike hannunsa. Wasa wasa, aka yi sallar magrib, dakyar ya tafi masallaci, Sun tafi masallaci, yana dawowa ya shigo d'akin ya samu har yanzu. Addu'o'in kan babu wani ba a bani ba, muna zaune lokacin isha yayi. Kamar ba zai tafi ba, yana saka kai waje, suka zuba mishi ido. Tare da tambayar shi, bai basu amsa ba, kawai ya Barsu ne a gurin. Yana fita kamar an korashi shi, sai ga Haihuwar gadan gadan, kiran shi nayi amma baya nan karshe Rahbeel ya shigo min, duk da ciwon da nake ji, cikin masifa nace. "Fitar min a daki bana son ganinka ka nimo min mace ba dai kai ba" Abin ya bawa kowa mamaki, fir naki ya duba min, dole wata babban Nurse ya Kira tana shigowa, ina sauke ajiyar zuciya bayan ƙatuwar yarinya na ta fado daga jikina. Tare da mabiya. "Sannun! Ai dole ki wahala, kin ganta fa, babbar mace kamar ta haƙa." Tana cikin yanke cibiyar, cikina ya murda, kafin nayi mata magana na kuma sauke wata yar, wacce kukanta ya karaɗe dakin baki daya, dan na farkon bata yi kuka ba. Kuma suma basu san na haihu ba, gyara yaran tayi sannan ta fita ta gaya musu, shiru suka yi ana jiran ya shigo. Yana shigowa ya kalli agogon falon, zama yayi cikin mutuwar jiki, yasan dole aikin dai zasu min, baya son aikin nan. "Congratulations! Baban biyu,?!" "Ta haihu ne?!" Ya tambaye su a raunane, murmushi Aunty Taslima Tayi tare da nuna mishi dakin, kasa tashi yayi, hada hannun shi yayi ya fara. Zabgawa Ubangiji kirari, tare da yabon Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama, yayi addu'o'in sosai sannan ya mike zai je dakin akan rike shi.. "Dalla malam! Karka je ka rigani ganin jariran" Cikin jin haushi ya juya tare da cewa. "Hajiya meye matsalar ki dani ne? Matar nan dai tawa ce! Kuma yaran nawa ne! Toh dalla go gefe, kin hanani mintin zuciyata na hakura, amma banda wancan Yaran." Rikota yayi suka shiga tare, an gama duba ni yaran ake gyarawa, Ni kam ina sauka barci yayi gaba dani, dan haka bazan ce ga tabbatacciya abinda na haifa ba. ..... Zama yayi yana kallona, kamar zai cinye ni, murmushi yake kawai. Har karfe goma,.yana zaune a gaban gadon, bayan a canza min d'aki ya koma gida, washi gari da asuba sai gashi baya fa ta yaran nice damuwar shi. Ban farka ba sai karfe takwas, sannan aka hada min ruwan wanka, me zafi na shiga nayi wanka ina fitowa ya gama hada min abin karyawa, zama yayi yana kallo na. Ina karyawa, a hankali yake min yan tambayoyi,tare da jin ko ina da Matsala nace a'a. ..... Bayan karfe biyar na yammacin ranar Lahadi aka sallame mu, muka dawo gidan, sai lokacin ya dauki yaran yayi musu hudu ba. Hassanah sunan Hajiya ya saka mata, Hussainah kuma sunan Maman Mamie! Fatima da Aisha, Fatima wacce sunan Hajiya muna kiranta da Anum(Wato kyauta Allah) Hussainah Aisha muna kiranta da Anaum( Albarkan Ubangiji) Duk da naso abarsu da sunayen su Sarinah taki amincewa, wai a'a sake musu suna. ..... Tun kafin Suna, Uncle take hidima, daga Can garin kakanni na, an kawo sa! Da kuma raguna guda biyu, manyan. Sai kaji da zabi, tare da agwagwa. Nace wallahi bani cin agwagwa. Tunda aka turo Mamie tazo taga yaran, kasa hakuri tayi cikin damuwa tace. "Kuma kece kika haife su?" Hajiya da Bakar magana tace. "A'a tsinto su tayi a bolar asibiti." Daga haka bata kuma magabata ba, ta fita amma har yau tana jin ciwona a ranta. Ina zaune na saka tuwo miyar kuka, tuwon ma na dawa, sai tura baki nake Hajiya ta fita ta barni a dakin, Linah ta shigo. Kallona tayi taga yadda na murmure, tsaki taja, sannan tace min. "Akuya uwar Haihuwa! Toh ayi a hankali dai, kafin gaban ya gama zazzagowa. Dan namiji a yanzun mace yake bukata ba tarin haihuwa ba." Dan haka kina nan yana can yana lashe ni." Dariya nayi sannan na gyara zama na, nace mata. "Eh ai nice na bashi hakurin ya lasheki dan girman Allah, kisan irinmu sweet 16-17! Dadin tsiya ne damu, dan haka karki damu kanki nice nace yayi maneji dake kafin na dawo." "Ke har kin isa cewa ayi maneji dani" Saka hannun nayi a bakina tare da nuna mata hanyar fita nace. "Yarana suna barci, bana son koya musu hayaniya please out" Kasa magana tayi tare da zuba min ido, ranta na kuma b'aci Ni banji kome ba, tana fita suka haɗu da hajiya. "Bana son Fitina! Kar na kuma ganin ki a a nan, dan zan sabawa mijinki." Hajiya ta gaya mata haka, Ana gobe suna, ya shigo min da kayan fitar suna, har ya bani wata lace Wacce yayi mana, mu biyu da kafaya, sai shi kuma yayi shadda. Dake ya bar Hajiya a falo zama yayi kusa dani, tare da saka hannun shi cikin rigana, yana shafa nonuwa na, yace. "Ina kewarku sosai!" Zare hannun shi nayi tare da sake murmushi nace. "Kai Uncle! Kai da kake da mata." Rufe min baƙi yayi sannan yace. "Ko wacce da matsayinta da kuma kimarta, don Allah karki kuma min magana akan haka." Gyada mishi kai nayi, muna cikin haka me lalle ta shigo ta fara min. . .. bai kuma dawowa ba sai dare, zamu kwanta yazo yayi mana addu'a, bayan ya sumbaci goshina da na yaran shi. Sannan ya tafi, ya sami Kafaya tana kuka, akan itama yayi mata cikin ta haihu dan tunda ya kawo mata kayan fitar suna. Suka yi rigima sosai. Bai damu ba ya fita abin shi. Washi gari. Bayan ya dawo sallah asuba ya kirani yake gaya min zasu yi walima, na tambaya mishi Aunty Taslima da Sarinah sun gama abincin walimar ce. Sarinah tazo, tun ranar da muka cika kwana uku, dan haka na fito, na tambayeta, tace eh bari ta kira shi. Karfe sha daya, aka kawo min mai kwalliya, na zauna ta gyara min fuskana, tana gamawa, yana shigowa da me hoton, haka na dauko yaran masu matukar burgewa aka yi mana hoto dasu. Shigowar Linah ya kirata akayi hotunan da ita, kasa boye b'acin rainta tayi Ni kuma nayi ta murmushi, ina son cin abinci amma ban samu ba, kawai na shige dakin dake gefen na Hajiya wanda aka sauke baki, na zauna zan fara ci, sai ga Ammih Amrah, naji ana ce musu ina dakin nan, da sauri na mike. Tare da buɗe musu kofa na fada a jikinta, ina dariya sai kuma kuka. Shigowa tayi tare da matar da ta taimake ni a daji, wato balarabiyar nan. Abinci na fita na kawo musu dukda ba a gama na gidan ba, wanda akayi na walima na kawo musu, nayi ta jera musu a gaban su. Kallona Ammih Amrah tayi, sannan tace. "Sannun Babyn Uncle irin wannan kyan haƙa, ko Zuljah? Dubeta kamar bata haihu ba." Murmushi nayi sannan na mike zan dauko musu yaran, Ita matar nan dai ta rike hannuna. "Koma ki zauna! Murna yasa zaki fadi, baki san gidan nan cike yake da masu kokarin kin fadi ba? Akwai wata da aka turota ta kawo miki kayan suna daga Mahaifiyarki, kada ki amsa, kuma karki sake ki bari akai d'akin, hmmm! Basu san da wacce suke tare ba. Maza kije karki saka kayan da mijinki ya kawo miki, domin an zuba miki wani abu akai idan kika saka zata iya maye gurbin ki a yi shagalin da ita. Jeki dauko yaran." .jikina a mace na fito, na rasa yadda zanyi na gane matar da aka turo dan ta kawo min sharri. "Yumnah! Sannun ga aikarki daga Hassanah, wai a kawowa takwarorinta." Akwati guda, kallon matar tayi, ina jin muryan Umma Zuljah, tana cewa. "Kice mata kin gode baki bukatar shi" Girgiza kai na nayi sannan nace mata. "Na gode! Ki mai da mata bana bukatar su a wadace nake!" Daga haka nan Kuma kulata ba, nayi shigewa gurin su Mah Naz, na dauki Anum a kafad'ana, sannan na kuma cewa. "Don Allah mah Naz, bani Anaum." Haka na hada su, tare da barin d'akin, na nufi dakin su Ammih Amrah, na mika musu yaran, addu'a sosai Umma Zuljah tayi musu...... #Mai_Dambuje ?. Na kai musu yaran suka musu addu'a, karfe biyar suka bar gidan bayan sun gama gaya min abinda zan kiyayye, a bangare guda suka nuna min burgewa ta. Yadda bana fitar da kishina, a fili. Kuma sun bani labarin kansu da irin halayyar mazajen su, kana da irin gwagwarmayar da suka sha a rayuwarsu, Musamman Ammih Amrah. Bakar mace azurfa, kenan inji Umma Zuljah. Bayan tafiyar su muka cigaba da hidimar suna har dare. ..... Karfe goma, na fito wanka hannuna rike da towel karami Ina goge gashina da ya gwaguye, sabida wahalar da nasha lokacin da na b'ata, sam idan aka kutsa min ko dokin wuyana baya zuwa. Samun su nayi da hajiya, ban san me suke tattaunawa ba, kawai dai ya bani umarnin na saka kayana, mufita zo falo. Kallon shi nayi ya kauda kanshi, ba tare da wani damuwa ba na kitsan, sannan na fito falon. Kawu na tare da matar shi da Aunty Hussainah, juyawa nayi zan koma cikin dakin, yace min. "Karki kuskura ki koma cikin dakin nan" "Ban san su bane, kuma kadda a basu yarana, dan ban san da wata manufar suka tawo gare ni ba!" Na sa kai zan koma cikin dakin. "Ban isa dake ba kenan? In na isa dake ki fito ku gaisa." Wani irin kuka ne ya zo min, cikin bakin ciki, na dawo tare da jingina kaina da bango. Ina shashekar kuka. "Tun tasowa ta, babu wanda ya wanke kafar shi yazo inda nake, kullum bata goyan baya suke, basu damu da halin da nake ciki ba, zan rayu ko zan mutu, burin su a ɗauki abinda ba zai kare su da kome ba a basu. Ni Ko oho, kawai yar uwansu suka sani, bani ba tunda nayi musu karan tsaye a rayuwar yar uwarsu. Badan na sami mijin da yake yina ba, da bansan yadda makomata yake ba, zan iya samun farin ciki a gurin kowa, amma banda ahalin Mahaifiyata, suje bani son ganin su. Kawai suje, zumunci yayi rauni a zukatan mutane, kawo sai kana dashi zayi dakai. Tun yarinta na, na fahimci ta Yar uwan su, suke bata ni ba, yau gashi sabida dalilin da babu hujja sun dibo jiki sun zo. Taya zan fahimce su, bayan nima bawai fahimta na suka yi ba, kawai bana bukatar su. Wanda suka dace na bukata suna can akko..don Allah suje ga hanya nan bani son Jin kome daga gare su." Na kai aya cikin kuka da b'acin rai, "Gaskiya Yumnatu ta faɗa a wannan zamanin zumunci yayi karanci a zukatan al'umma. Idan baka dashi kare yafika daraja, yarinyar nan taga rayuwa da kun tsaya mata lokacin da take buƙatar ku, wallahi bazata dauki matakin kin jinin ku ba, amma daga ku har Hassanah kun sabunta rayuwarta da k'iyayyar ku. Allah ya kyauta." Kasa magana suka yi, dukkan su jikin su a mace, badan kome ba sai iya gaskiya ce babu sharri a cikin sa. Haka suka mike tare da mana sallama, tunda na koma daki nake kuka, ji nake kamar na bisu. Bayan tafiyar su ya shigo min da yaran, ya samu na kwanta, ina sauke ajiyer zuciya. Sauke numfashi yayi kafin ya fara magana. "Bai dace ba abinda kika aikata fa, karki manta jininki ne! Sannan kuma." A hankali na kira sunan shi, juyawa yayi yana kallona, sannan na fara magana a hankali. Tare da mishi misali, da shi kanshi. Sannan nace mishi. "Mu kwana lafiya!" Wannan abin ya matukar kashe mishi jiki, sannan ya mike tare da barin dakin, nayi kuka sosai bayan tafiyar shi, domin na fahimci yana da saukakkiyar zuciya. Shi mutum ne da zai yi wuya ka kama shi da kuskuren ba tare da ya baka damar gyarawa ba. ...... Tun zuwan su, kullum Kawuna yakan zo ganin yarana dani, yawan zuwan shi baya shigowa cikin gidan, a kofar gida yake tsayawa, ranar da na fita nace mishi. "Kawu ka shigo mana! Ai babu dad'i tsayawa a wajen." Murmushi yayi sannan yace. "Yasu Hassanah suke, karki damu dani, jikokina nazo gani..kuma ina kara baki hakuri da wofantar da.." ."zuwa daya, zargi yanka darsu, na biyu kokwanto, na uku domin gyara kusakura ne, wallahi bani jin kome akanku ka shigo cikin gidan." A hankali ya shigo cikin gidan, na shiga mishi hidima bayan sun gaisa da Hajiya na bashi yaran, ya kalle su, kuka naga yana yi sosai, tare da rungume si,. "Kiyi hakuri! Allah zai miki sakayya, bazaki tab'a Fad'uwa ba, Insha Allah" Ajiye min yaran yayi, sannan ya fita, bin bayan shi nayi. Na same shi ya buga machine din shi zai tafi duk tasha duniya, "Ki koma gida, kina jego!" Haka na juya zuwa cikin gidan, Tunda na zauna nake nazarin meye amfanin dukiyar da nake dasu indai bazai zama gayawa dangina na ba. Sai dai ban san matsayin dukiyar bane, tunda bata halal aka dame su ba. Dan haka na shi damuwa sosai, tare da tuninan yadda zan fadawa Uncle ɗan yanzun kunyar rayuwata ta Thailand nake. ....... Lokacin na tafiya, rayuwa na kuma mik'ewa, dan haka na sami Uncle da maganar, Kawuna. Bai ce min kome ba, yace min idan na matsu abin na dawo d'akina, Ni kuwa ya bani Haushi naki magana, duk da kullum sai yazo ya lallube ni. Domin Hajiya gyangyadi take abinta, kai ni zargin shi nake da saka mata wani abu a cikin abin shanta. . Domin kuwa yana kawo mata furar admiral. Tasha daga nan kuma zai shigo yayi lalube ni sai ya rage zafi. Idan ya kuma gida suyi ta faɗa da matar shi, karshe dake kunya yayi mata tashin gwaron zabi, ta kawo karan shi wai tun da ta dawo baya bata hakkin ta, karshe da tayi magana yace basir ya tsiro mishi. Sannan kullum ya koma gidan sai yayi wanka, ita bata sani ba ko har nima ya gaya min yana da basir. Kirana aka yi da niyyar tambaya, murmushi nayi ina kallon yadda yake gumi, cikin damuwa karara nace masu. "Eh ya gaya min yana da basir, kuma yana zuwa gidan nan na dafa mishi maganin sai yasha yake tafiya, bayan nan ban san kome ba, idan aka duba halin da nake ciki na jego." Ina lura dashi ya sauke wata B'oyayyen ajiyar zuciya, tare da min fuskar Tausayi. "Munafuka! Wato ke har kin san dadin miji bari ki rufa mishi Asiri." Juyawa nayi ga Mamie da take wannan maganar, na sake mata murmushi nace. "Mamie! Halwani dai d'anki ne! Mu kuma bare ne, dan haka idan na yi abinda bai dace ba, har abada zaki ta kallona ne da haka, idan kuma nayi wanda ya dace bazan tab'a burgeki ba. Matukar zan suturta mijina, bana bukatar taimakon kowa sai na Allah, dan haka shi suturana ne, Ni kuma garkuwar shi ce, Allah ya baki hakuri." "Girma ya dai fadi, ace akan d'anka sai surukarka ta tuna maka, Yumnah tashi ki bar falon." Inji Aunty Safiyyah, da take cike da Mamie da Linah,, mikewa tayi ta wanke Mamie tass da masifa da fada, sannan ta juya gurin Linah tayi mata wankin babban bargo. Sannan ta dauki yaron ta, tabar falon, tare da jan tsaki. Haka sauka bar falon, tare dani. Muka bar falon. --- Linah bata da hankali, haka rayuwar mu take tafiya, har na gama wanka, mun tafi yawon arba'in, har da tazoje na, dan yaki natafi Ni daya. Haka muka tafi har akko, daga nan muka zo muka wuce Yola. Bayan mun dawo ne, yace na koma na shiga mishi gangancin, tare da cewa, kana da mata ina ni zan iya daukar laluran ka. Ranshi ya b'aci sosai, dan fir naki komawa, har ya kasa hakuri, yayiwa Hajiya magana, itama ta min magana, shine na shiga hada kayana, ina kuka tare da jin zafin rashin hakurin shi. Ina gamawa ban wani mishi magana ba, dan yasan ina kule d komawar, na shiga daukar kayanmu zan fita dashi, ya amsa ya fidda duka. --- Tunda muka shiga gidan, naga basaja. Kutt melesi, naga tsagwaron munafunci, Wai nice linah take nuna min luff luff. Hidimar ranar dai sai da na taka mata birki, domin har yarana aka zo, dauka na hana. Kamar zata yi kuka, shima bai min dole ba, dan yasan kwayar da na mishi kafin mu zo. Ina daki, ta kawo abinci na galla mata harara nace. "Zo ki dauki kayan ki, bazan ci ba." Dariya tayi tare da dauka, taba fita taje ta gaya Mishi, dake yana da abu a ranshi, ya bata hakuri. Yace ta kyaleni, yau rigima nake ji. Tana shiga d'akinta ta gayawa Mamie, dama ga hawan jini ya kamata so take ta karasa mishi tsohuwa. Bayan sallar isha, na fito zan dafa abinda zanci, kawai na same su, a zauna suna hirar wani banzan fim, kamar na batsa ne..kauda kaina nayi na wuce kitchen. Ban fito ba sai da nayi Jollop din cus-cus. Sai fruit da na hada sannan na fito, a hankali ina jin shi yana waya, dan bata falon. "Ki koma ki kawo min nawa." Tura mishi baki nayi na koma na zubo Mishi, har zan wuce naji muryanta, abin dariya wani jahilin gown ta saka, wai dan na saka short ankar gown shine itama taje ta saka nata. Dariya ne ya kwace min, duk da bani da kiba, ita da ta saka sai naga ta koma wata iri na daban. Dan haka na fashe da dariya, na zauna muka fara cin abincin tare, kamar zata yi kuka, tace mishi. "Honey! Amma yanzun nace maka ga white rice and vegetables sauce, shine Kawai dan a kure ni kake cin abincin matar so, Thanks." Ta juya zata koma, sama ta targade da step. Aikuwa ta fasa ihu, da sauri ya mike tare da dubata. Ban wani damu can ba, kawai dai na jajjanta. Kunshe dariya nake, sabida bawani buguwa bane, amma take yanka ihu, sabida kawai kafarta. Nima dai kasa hakuri nake, sai dariya nake, ina gani ya kira wani a waya, can muna zaune aka kira shi harara na yayi tare da nuna min hanyar daki na sako hijab. ITAMA haurawa sama yayi ya dauko mata hijab, da gayya na fito. Nazo na tsaya, ina ganin an kama kafar ta danna ihu, aikuwa na fashe da dariya, a fusace ta danna min zagi, ina ganin ana matse kafar tare da lugwaigwaitawa, ciwon da bai kai ayi mishi wannan jinyar ba. Ta zauna tana ihun ta bugu, aikuwa me sauri da yake yana son cin kudi. Sai da ya buge kafar. Nayi dariya dan karamin al'amari yaja babban al'amari. Sai da aka kusan karya ƙafan sannan aka nad'e mata, tayi kuka har ta more, tare da tsine min. Haka ya dauketa ya kai ta sama, ina biye dasu ina dariya ƙasa-kasa, ina kallon ta, sai na fashe da dariya. Abin ya ishe ta ta kalle shi. "Ahmad! Don Allah kaga alamun hauka a jikina, da Yumnah take min dariya" "Rabu da ita bata da lafiya ne! A mata uzuri." Cikin dariya irinta niman tsokana nace. "Wefififi dariyar mara Hakori,, Baby Linah yau kece Uncle ya dauke ki like su baby Anuam!" "Honey! Kajita ko!" Ta faɗa cikin kuka. Abin dariya kwafa yayi ni kuwa nayi ta tsokanar su, yana kaita d'akinta, ya biyo ni da sauri na juya. "Ki tsaya wallahi zan dauke ki ba, dan kika fadi." Dariya ya bani, nace mishi. "Ware! Ni bazan yi faduwar kishi ba, sai dai na soyayya, nuna min mazantar ka, idan ka isa ka kamani" Tunda ya fahimci renin hankali ne kawai nake ji, bai san lokacin da ya ci birki ba, tare da lekoni, yana dafe keyar shi, alamun zan kama ki. Gwalo na mishi sannan nace mishi. "Karka damu angon Linah, kayi karko kamar bishiyar kuka, takada maka hankalin, ai lafiyarta lau, zuwan me dauri ya goutar da kafar, Allah ina gaya maka, da fari babu wani abu a kafarta, kuskuren da ta tafka wanda shine zai ta bibiyarta, har karshen rayuwata." Da sauri ya sauko, na shige dakin da gudu zan rufe ya banke kofar. Tare da cafko ni. "Gaya min meye ke damunki." "Ni kuma! Wallahi babu kome, kawai dai na fahimci me maganin bana gaskiya bane, domin babu ciwo a kafarta. Ita kuma ka kasa fahimtar kome, ganin idan tayi maka haka zai sa ka bata lokacinka da zamu kare shi a tare." "Taya kika fahimci haƙa?!" Dariya nayi tare da washe baki nace. "Malam! Jeka kaga abin mamaki, ka koma dakin bayan nan da minti talatin kace mata sai da safe!" Ina fadar haka na shige abuna, abincin da ban ci ba kenan, shima haka ina kwance, sai juyi nake, yarana suna ta barci, kewar mijina nake sosai, a bukace nake dashi. Kamar yadda nayi mishi bayani haka kuwa ya faru, dan sai da ya samu ta kwanta, sannan ya mike zai fita, tace bata san zancen ba, abun ya bashi mamaki..... #Mai_Dambujeee : ?.Ganin zata b'ata mishi, ya dakai zai fita ta fashe da wani wawan kuka.  Zuba mata ido yayi cikin mamaki. "Zaka tafi! Waye nake dashi da zai taimaka min? Ba damuwa ai matar so ce, Ni kuma matar cushe, kaje Allah yana tare dani" ta faɗa mishi hakan tare da yarfe hannunta sabida yanzun kafar yaƙe bada citta.            Dawowa yayi tare da zama, ya kasa magana, kuka tare tan ririta ciwon tare da sauke wata irin ihu sabida zafi.            Ganin haka ya zaune tare da ita, yana me jin tausayinta, ni kuma yana jin ba dad'in abinda na fada a kanta, sabida ganin yadda kafar ya kumbura.         ...... Tun ina saka ran zuwan shi, har na hakura, wani barci ya dauke ni. "Waye ya ce miki kome ka fahimta zai zama gaskiya? Waye ya gaya miki cewa zata barshi ya dawo? Baki da hankali, karki kuma gaya mishi wani abinda kika fahimta akan makircinta.          Domin zai iya ƙaryata ki, daga lokacin da rashin yarda ya shiga tsakanin ku, toh duk abinda kika gaya mishi kallon makaryaciya zai miki, idan ya shigo da safe ki ƙaryata kanki, kuma kice kishinsa ne ya saki fadar haka.        Karki kuma samun kanki da ita, ba zata iya hakuri ba. Idan ya shigo kice mishi ya zauna yayi jinyarta, sannan Kiyi duk abinda ya dace, Insha Allah santsin takalminta zai kwashe ta."           A hankali na bude idanu na, sakamakon tafiyar muryana Umma Zuljah. Anum ce ta fara kuka na tashi na zauna, sannan na dauki yar kofin shan ruwan su na bata, tana sha na sanyata a bakin nono, maganar yana dawo min kunne. Hawaye ne ya shiga sauka a idanu na. .zubda kima yake, yanzun taya zance mishi karya nake, "Ba lallai sai kin ce karya ba! Zaki iya ce mishi, Kuskuren Fahimta ne"           Juyawa nayi ban ganta, kowa ba, da sauri na Kwantar da Yarinyar nayi kwanciya ta. Murmushi Zuljah tayi tare da shafa kan Yumnah, hankali barci ya dauke ta. ...... Da safe kafin ya sauko na gyara gidan, na kuma yiwa yarana wanka na shirya su, tare da yin abin karyawa. Ina kwance a falon yaran suna cikin gadon su, wajen karfe goma ya sauko.       Ban kalli inda yake ba, kawai na mike tare da cewa. "Ina kwana Daddy! Ya mai jikin?" Kunya ce ta kama shi, domin kawai yana jin ba dad'i, zama yayi a inda yaran shi suke,         "Lafiya! Ya kwanan su Anum.?!" "Alhamdulillah!" A sace ya kalle ni, sannan ya mai da hankalin shi kan yaran yace. "Jiya.." Kafin ya karasa ni na tare shi tare da bashi hakuri. "Kayi hakuri da abinda na gaya maka, kuskuren fahimtar." Ina gaya mishi haka na bar falon, zuwa kitchen na kuka steaming din abincin sabida ya huce.         Ina tsaye naji hannun shi a k'uguna, murmushi nayi, sabida ban kawo zai biyo ni ba.    "Baby! Kiyi hakuri, wallahi." Juyawa nayi tare da rufe mishi baki, da hannuna. "Tun fil azal na yarda da kai, me yasa kake son rushe Yardan da ai ko nice babu lafiya dole ka bani lokaci domin lura da lafiya ta. Dan haka ka cigaba da kula da ita, har sai ta warke."      Sake baki yayi yana kallon na, na cigaba da cewa. "Ciwo ya wuce hakan, bai dace muna fidda kishin mu akan dan karamin dalili ba, wallahi babu komai."     Haka na juye abincin, na kai mishi falon, na kuma dawowa na rike hannun shi muka isa falon. Sannan na zubawa matar shi na wuce zan kai mata. "Don Allah karki bari wani abu ya shiga tsakanin ku!" Ya fada min haka, ban damu ba. Na gyada mishi Kai. .da sallam na shiga dakin, tana waya har da shewa, tana fadin. "Na hana shi sukuni ai, dan anan ya kwana, ita kuma ta kwana da yaranta, muga karshen rawan kai, tunda tayi arba'in ya hanani sakat, shine kawo masu gyara, masu aiki a duba dakin Baby.         A duba ban dakin Baby, a duba store babu abinda ake bukata, mace ce fa? Nima kuma mace ce, wallahi tunda na dawo bai tab'a."   Katse kiran tayi, tare da zuba min harara. "Ga abin karyawa! Ya jikinki? Allah ya baki lafiya." Har na ajiye zan fita, tace min. "Munafuka kin rasa shi kenan!" Juyawa nayi tare da kallonta, nace. "Nifa a kasa nake! Kuma sai maso zan barshi ya hauro,  sannan kuma zan iya sashi a daki, wuni guda Ashhhhhha, ba burina ba kenan!       Amma matukar kika bani damar na nuna miki, wasan yadda ake saka miji a daki, hmm.      Haukacewa zaki yi, domin ina da cikinki!" .ina gama fadar haka na juya na fita tare da barta tana ihu da kunduma min zagi, bai dame ni ba, dan nasan wannan jazamun ne, shiga karuwa wuta in ba ta tuba ba. .ina sauka ya cilla min harara, sannan ya mike yana rike da Mug me cike da coffee. "Kin kyauta"     Ban kuma shi ba, amma naji haushi sosai, ai ko ba kome ya saurari abinda zance mishi. Kawai sai nake jin bai min adalci ba, kwalla ne ya cika min ido, na goge sannan na kwashe inda ya b'ata, na gyara tare da kwashe yarana zuwa daki, ina shiga wani irin kuka ya kwace min.            Har na fara dana sanin biyo shi da nayi, gashi daga jiya zuwa yau, ina kallon bakin ciki iya ganin idona.   Hada kwanciya nayi, barci ya dauke ni.              ...... Koda ya shiga ya same ta tana rike da kafarta, tana kuka sosai. "Wai meye haka ne? Yaushe zan samu kwanciyar hankali a gidana, yaushe zan ga abinda zai sani farin ciki ne? Toh meye tayi miki."         Cikin wani tsumammen kuka tace mishi. " Nagode! Dake baka kaunata, shine kazo kana min ihu, bayan ta ja min kafana." "A'ah kafaya, na san wacece Yumnah, wallahi bazata ja miki kafa ba, kawai kunyi musayan kalamai marasa fa'ida, shine gaskiyar Magana,"         "Nice nayi maka karya? Thanks you so much. Bari na koma gidan Ubana, tunda bani da yancin da amfani a rayuwar ka. Ka cigaba da lashe pussy dinta, kaci yadda zai maka Kyau."           Takaici ya sa shi fita a d'akin,  tare da mata kashedin karta bar gidan, dan zata bari baki daya kenan.             Yana shiga dakin, ya gan yadda na saka yaran a gaba cikin barci, wanda ya nuna zallar damuwa da kukar da nayi.          A hankali yazo ya zauna tare da zubawa yaran shi ido, duk Sahib ya fisu kama dashi. Murmushi yayi, sannan ya dawo kusa da ni, ya zauna tare da janye rigar jikina.                Idanun shi ne, ya sauka akan kirjina, dake nasaka pink bra, mai net yana hango dark brown nipples dina.         A hankali ya janye rigar ya rufa min, iska ya fesar, tare da had'iye yawun. Yana shafa kanshi, janye rigar ya kuma a karo na biyu, tare da shafa cikina.     Da sauri na bude idanuna, na zuba mishi, wani b'ata rai yayi. Tare da gaya min maganar da ta sani fashewa da kuka.        "Na lura sabida ban kawo miki abinda kika fi kaudi akai bane yasa kike b'ata min rai, tunda kin san dadin miji. Dan haka gyara na daka miki yadda zaki daina jin haushina da mata." Sake baki nayi, cikin bakin ciki. Na saka hannuna na ture shi. Tare da ce mishi. "Ni kake gayawa Magana? Akan ka mai dani yar iska, Alhamdulillah bana son ganinka, fitar min a d'akina, ko na maka rashin mutunci. Sahoron namiji hotiho wanda bai da Alkibla, kaje bana son ganinka." Ni kaina kalman sun min tsauri, amma babu yadda zan iya dole sai na rama yaji yadda ya bata min rai.             Kama hannuna yayi tare da murda shi baya, yana huci "Ni ne hotiho? Ni ne sahoron namiji? Bari na koya miki yadda gobe zaki san me zaki gaya min, wato na aure ki na kwanta da ke, bari ki rena min ajawali."          "Uncle Halwani karka min haka! Wallahi ban san lokacin da na gaya maka haka ba, don Allah karka min haka."   Yadda nake kuka ina rokon shi bai sanya yaji abinda nake gaya mishi ba, kawai abinda yake iya ji hotiho da sahorami,. Dan haka ya farke rigar jikina har ƙasa.              Rike shi nayi, tare da dagewa na ture shi zan sauka a gadon, ya sake kamo ni, da karfin tsiya ya murde Ni, bai bani damar yadda zan motsa ba,  matukar fusace ya shege ni, wani irin zafi naji lokaci guda na gatsara mishi cizo.        Kallon fuskana yayi yadda nake fidda gumi, gashi ina rike fatar kirjin shi da hakorina, kuma har lokacin jikina yana rawa, abinda ya faru a dakin Mamie ne ya kuma dawo min, a hankali ya kai bakin shi kunne na. "Ya hakuri! Sake min fatar jikina, bazan kuma miki kome ba, zan janye daga jikinki."      Cire hakori na nayi daga kirjin shi na kuma fashe da kuka, dan hade bakin mu yayi, yana kallon fuskana yadda jikina yake rawa har a lokacin,. Sai da ya samu nutsuwa sannan ya janye daga kaina, sautin kuka na, ya cika dakin, yaran ma kuka suke amma naki kula su. Na koma gefen gadon na dunkule, ina kuka me mugun cin rai. . Kasa magana yayi ya tashi ya shiga ban daki ya haɗa min ruwan wanka, yana zuwa zai tab'a ni na dakatar dashi, a hankali na sauko daga gadon, na fara bin bango, har na shiga ban daki, sai da nayi wanka sosai tare da gaza jikina.             Sanan na fito, na saka kayana. Zan fita a dakin. "Don Allah! Yaran nan baki ji sun."    "Idan da kasan dasu bazaka zo min, kamar yadda dabobi suke zuwa matan su ba." "Yumnah!" Ya daka min tsawa, kallon shi nayi. "Ko zaka kuma ne kazo ka sake shiga, yara ne bazan basu nonuwana ba, dan bazaka kashe ni ka tara a gefe ba, sannan ka barni da wahala ba." Ina fadar haka na bar dakin, abuna, daya dakin na Kwanta, kafin nan wani zazzaɓin me zafi ya rufe ni.        Haka ya duba madara su ya haɗa musu, ya basu..bayan ya gama basu yayi ta jijjiga su har suka yi barci, sannan ya shigo dakin ya zauna yana kallona.          Shiru yayi ya rasa meye na jin zafin, bayan gaskiya ya fara gaya mishi, tunda abinda Linah tayi iyaka ce, amma bai ji zafinta ba sai marainiya.             Wanka ya shiga, sannan ya dawo ya kwanta a bayana daga shi sai towel.          Sanyin ruwan shi da dumin jikina ya gauraya guri guda, tare da haifar mishi da sabuwar jarabar shi.        A hankali yake goga min fuskar shi a baya na, har na farka da ciwon kai, tashi zaune nayi a hankali na sauka a gadon na fita mishi a d'akin, ina shiga d'akina na saka key tare da barin shi jikin kofar.     Hmm. A cikin kwana biyu na hada mishi zafin kai, zai shigo ina shirya yaran da zaran yayi min magana, zan tashi na bar mishi yaran shi, na kama wani aikin na daban, idan kuma girki nake ya shigo zan bar girkin. Tunda ya fahimci, fushi sosai nayi sai ya daina takura min da bani hakuri ya kuma shiga tayani wasu abubuwan,  tsakanin shi da matar shi kawai ya lek'ata ya fito. Ina zaune na saka Alqur'ani a gaba ina kuka, ya shigo ya zauna tare da yiwa yaran shi wasa, a hankali Yasaka hannu ya amshi Alqur'anin ya rufe. Sauke numfashi yayi sannan ya fara magana. "Nasan nan kyauta ba! Amma ina ganin cewa tunda nine babba ya kamata na samu mutuntawa ki ya-ya ne. Nasan ban kyauta ba, amma bai dace a gaya min magana kai tsaye haka ba, yin amfani da damar da Allah ya baki ai cutarwa ce. Naji nayi Kuskure shi kenan" Wato hakuri ne bazai bada ba, amma ya amshi laifin shi, murmushin takaici nayi sannan na mike tare da isa bakin kofar. "Don Allah! Zoka fitar min a daki, idan kuma kaki Wallahi zan bar gidan." Yana tashi mik'ewa ya haɗa da yaran shi zai fita, kauda kaina nayi sannan nace mishi. "Idan ka fita dasu Wallahi bazan kuma basu nono ba! In kuma kana ganin karya nake maka shi kenan" "Ke wacece da zaki saka min doka? Nazo nayi magana tare da amsar laifina, shine zaki wulakanta ni? Ke har kin isa gaya min magana son ranki." Rike k'uguna nayi, cikin fitsara, zan bude baki naji Linah ta bude kofar ta, sabida karar muryan shi, sake hannuna nayi. Kasa kasa nace. "Ni budurwan da ka samu cike tam, da yan matanc...." Kifa min mari yayi bayan ya gyarawa, Anuam zama. Rufe kofar nayi tare da saka key. Na dauka na wurga a bayan mirror dina, na koma bakin gadon na zauna, na shiga gaya mishi maganar da tayi min, tare da tuna mishi abubuwan da yayi min. Idanuna sun rufe sosai, na gaya mishi Magana, da kuma nuna mishi hanyar da ya bullo yake bukatar mu zuba toh bismillah, ranar daga nie har shi babu wanda ya saka wani abu a cikin shi. Dakyar ya ciro, key din ya fita. Ga baki daya ya koma jikin matar shi, ina fahimtar zasu mai dani jakar su na daina girki, sai iya cikina, dake bata da kunya na gama girki na kashe gas, naji Anum tana kuka na fita dubata kawai matar nan tazo ta juye. Zata haura Ni kuma na zo zan dauki abincina. Na ganta dashi da gudu, na haura tare da kamo gashin kanta, wanda tayi kari dashi, wallahi ina cike da yar iska, kawai na sauko wurgota kasa, tare da kwashe abincin na watsa mata a fuskarta. "Bari kiji ko shi ba tsoron shi nake ji ba, dan Ubanki Fuck You!" Na labta mata kafana a cikinta, dama na gama kai makura a hakurina. Ihun da tayi tare da sake ajiyar zuciya, ya sani wurga mata filet din na koma d'akina. Baya gidan, yana can gurin Hajiya ya kai mata kara na, ita kuma tace karya ne sune suka min abu na rama, ya dawo da haushin kin sauraron shi da tayi, yazo ya samu matar shi kwance a sume. Shine ya dauketa suka je asibiti, har dare ban ji duriyar su ba, haka na shige nayi kwanciya ta, da asubar fari, naji yana buga kofar tare da yi kamar zai b'alla kofar. Buɗe mishi nayi yana shiga ya rike wuyana, yana gaya min magana, ture hannun shi nayi cikin kuka nace. "Eh na dake ta! Kuma wallahi ta kuma min Iskanci har asibitin zan bita na kuma lilisata." Zare belt din shi yayi yana nadewa. " Wallahi Ahmad ka Kuskura ka sanya shi a jikina, sai na kasheta!" .yadda nayi maganar babu tsoro ya sa shi ja da Baya, musamman da idanuna suka yi wani irin juyewa cikin tsawa nace. "Dake ni ka gani! Wallahi bazata kuma numfashi ba,, na rantse maka, kana d'aga hannunka a kaina. Sai dai wata ba ita ba. Na rantse ka gwada ni ka gani, ba dai gidanka bane. Zan fita bar maka, kaji abinda na kasa baka." Ina gama fadar haka na juya Closet dina, na fara kwashe kayan mu. Kuma wallahi ba komai bane kawai makircinta ne. Shi ya haura tare da zama, ni kuma koda nayi mishi bayani ba fahimta zai yi ba, dan duka kan nayi mata ta suma. Amma shirya wannan aikin Ba kowa bane sai Mamie.... Kuyi hakuri Nagode 🤝 sosai jiki alhamdulillah Nagode #Mai_Dambujeee Na kasa fahimtar halin Mahaifiyarshi da matar shi, hala so yake nayi ta korototo a gari, kawai sai na saka musu ido, Suka cigaba da min Iskanci, idan ma gadama, sai na wuni a d'akina sai dare na fito. Haka zan gansu, suna abinda ransu yayi musu, amma bana tab'a ganin cewa zai b'ata min rai bawai dan bana jin zafin bane kawai ajiye su nayi a gefe. Muna cikin wannan yanayin, ya shirya zuwa kasar Afrika ta Kudu, asalin tafiyar dani ce, amma ganin naki kula shi, shine ya maida martani akan tafiya da matar shi, wallahi ban ji kome ba, Haka suka tafi, ina zaune zaman shiru ya ishe ni. Wato a duniya Allah ya tsara kome nashi a bayyane yake. Idan na duba sai naga ga kudin nan da kome ya bar min, amma abin takaici, babu wani farin ciki a raina. Sannan idan na kuma dubawa kome yana min cikin jin dadi matsalar uwar shi da matar shine ya hanani sukuni. Tafiyar su da kwana biyu, Mamie tazo, tayi min tijara, da ta ishe ni da mita na shiga daki na rufe kofar abuna, Haka na zauna nayi ta jin ciwon abinda ya gaya min, amma ban tab'a jin a raina na rama ba. ..... Buɗe Whatsp nayi a hankali sako suka fara shigo min, naga sakon shi, kamar bazan bude ba na buɗe. Hotunar shi ne da matar shi, wasu ma kusan babu wani abu arziki a jikin su. Abin ya bani haushi, dan haka na kirashi tmyaji dauka, sai nayi blocking mutanen da suke viem din Whatsp dina na daura shi a Status Dina. Sannan nace. "Don wacce ta shirya yin Wuf da Mijina ga dama ya same ki, ki dauki number shi." Ina gama haka na kashe wayar abuna, ashe yayi ta niman kamar zai yi hauka dan hotunar da ta turo min duk na daura a kai. Sai da Rahbeel yazo kawai ya same ni da maganar banza nace mishi. "Malam dakata min! Abinda ake min kaji ma tab'a kawo karan dan uwanka, dake a gantale kuka same ni Bari ya turo ka kayi min maganar banzar. ..... Ya duba wayar shi, nima shi ya turo min, tunda yana son na daura ai shikenan, inda baya so maybe da bai turo min ba." Ina gama fada mishi haka na wuce kitchen, Ina Jin Yana waya dashi. Karshe dai gaya mishi cewa.. ai yana zargin matar shi ce ta turo dan ta bani haushi, Ni kuma nayi musu ma mahaukata na daura a Status. Dan haka ya binciki matar shi, aikuwa yana dubawa yagani, ko ya ta manta ta goge ne oho. Aikuwa da suka fara Bala'i babu shiri ya suka dawo. ......ranar juma'a ina kallon wani korea film, Naga an shigo musu da kaya, cigaba nayi da kallona Anuam tana kan ruwan cikina, Anum tana cikin abin kwanciyar ta. Sau daya da na kalleta, na kauda kaina tare da cigaba da cin pop corn Dina,.ya shigo fuskar nan a murtuke. Ko kallon inda yake ban yi ba, dariya suka bani amma na matsa, sai da suka fara haurawa step, akayi wani abin dariya na kwashe da mugun dariya, har da hanysilowa a a kujera, sam na manta da Anuam, Kawai yarinyar ta fado badan na kai hannuna ba da tashi kasa. Sake baki suka yi, Ni kuwa na cigaba da dariya na. .bayan sun haura nace. "Baku ga kome ba, zamu gauraya da juna." ...... Da dare ina cikin sakawa yarana kayan kwanciyar su ya shigo. Kallona yayi tare da zama. Ban ce mishi cikanka ba, na gama saka musu pampes, na kwantar dasu. Ban daki na shiga tare da cire kayana, kawai ya shigo min. Ban damu ba, na cigaba da abinda nake. Ina gab da gamawa ya tawo ya rungume ni ta baya. Juyawa nayi na zari towel ɗina na fita, haka shima ya biyo ni, hmm. Namiji babu kunya, tsakanin shi da Allah, yazo niman biyan buƙatar kai da kai. Banza nayi dashi, yana matsa min nan fashe da kuka, tare da cewa. "Uncle! Kai da kake da karfin nunawa min kai namijin duniya ba, kana da karfi da zaka iya gwadamin." Jikin shine yayi sanyi, duk yadda yaso na bashi hadin kai amma fir naki, karshe haka ya janyo ni jikin shi tare matse ni, da mugun karfi. "Kace min yanzun ka fara amfani da ƙarfin ka gurina, amma a can kuma kamar tsoron.." Hada bakin mu yayi, cikin mugun haushi, cire baki na nayi da karfin tsiya. ... "Wallahi ka rabu dani, idan kuma min, Allah na bar gidanka kenan." "Wai me yasa duk abinda zai fito bakin ki, babu alkhairi daga kice zaki bar gidan sai kice zaki yi kisa, ba zaki bani hakkina bane." "Ai hakkin me? Naga dai tsabar rashin tsoron Allah nan ka turmushe yar cikinka bayan ka mata fyade." "Yumnah!". "Shiiii! Kayi min shiru ka tafi dakin matar, yadda ka shimfid'a min mari, kaje na Barka da Allah, dan wallahi ban yafe ba." Wannan kalmar yayi mugun b'ata mishi rai, dan haka ya mike yana gyara zaman wandon shi. Dake Allah ya daura min tsokana, nace mishi. "Malam! Ka gyara zaman wandon ka, naga kamar Ragon ka yana waje." Cikin jin haushi ya juya zai min magana, kawai yaja zip din shi take yaja da fatar Ragon shi. (🤣🤣🤣🤭🙆🏻‍♀?) Wani irin kara ya saka tare da juya kai, yana wani hada kafar shi, me zanyi banda dariya. Ciki ciki yace min "Don Allah zoki cire min, wallahi na matse fatar gurin." Me zanyi ban da dariya kasa tashi nayi, dakyar nazo na saka hannuna, na shiga jan zip din, tare da jin yadda take harbawa, ina cirewa da karfi na juya zan koma ya rike ni gam yana sauke ajiyar zuciya. Kwace kaina zanyi, muka ji an bude kofar, nasan Matar shi ce dan haka nayi maza na saka hannuna cikin wandon shi tare da tab'o mishi kayan aiki. A gigice, ya sake kara yana k'amk'ame ni. D'agowa nayi ina murmushi, dan ya manta da ita. "Ahmad amma kasan bani da lafiya ko? Kazo gurin karuwar yarinyar nan, ka manta dani." Cire hannun nayi na koma bakin gadona na kame, sannan nace. "Wallahi idan baki bar min d'akina na, in na fara zane ki, sai kin gane baki da hankali maza ficce min a daki na." Ban rufe baki ba, tayi waje sannan shima da yake tsaye zip din wandon a bude nace. "Malam! Don Allah idan zaka fita ka rufe min d'akina sannan kayi ƙoƙarin rufe alkalinka, da yake buɗe da sauri ya rufe, tare da saka kai ya fita." Washi gari. Ina fitowa na same shi a falon yana kallon sunnah tv, kauda kai nayi na wuce kitchen na dafa ruwan zafin tv sai dankalin turawa da na saya da kwai. Ina gamawa na fito, zan wuce daki yace. "Ina nawa?!" "Ka cewa matar ka ta sauko ta girka maka." Nayi wucewa na, daki. Dan dole na sauko daga fushin da nake, tunda nice a ƙasar shi. Sai dai tun ranar da ya bini da karfi bai kuma nima na ba, shima wai dan ran shi baya buƙata ba ne, a'a kawai wani abu Mamie ta gaya mishi akan kaddi ya nime ni, idan yayi haka kuwa toh bata yafe ba. Ina zaune a gidan, amma cikin rayuwar aure na babu dad'i bawai daga gare shi bane, a'a daga nice. Tun wani fita da nayi, naje gidan Mama Hussaina, ina dawowa na samu dakin a birkice, na zauna na gyaran amma na dawo na sami Mamie a gidan. .... A hankali na fara jin wani irin yanayi a cikin dakin idan na kwanta zanji kamar za a falla min gadona, tare da jijjigani. Sai na sauka sai naji an kwashe da dariya, a hankali na fara ramewa, gashi da ina jin muryan Umma Zuljah, yanzun kuwa bana jinta. Bana kaunar dare yayi, domin yana yi bani ba barci, da safe kuwa ina idar da sallah zan dukufa da karatun Alqur'ani, shine nake samun nutsuwa. Yau ina karatun naji shigowar Mamie. "Ke wato kin dogara da taurin kai ko? Hmm! Dole ki bar min D'ana!" "Ai waye dakin naki? Halwani! Wai toh yayi kyau, Hajiya Mamie gurguwa!" Ina gama fadar haka na juya abuna na cigaba da abinda nake. . Tunda na maida hankali na, addu'o'in da saukar Alqur'ani, ai ba sai na nemi taimakon wanin Allah ba, Insha Allah Ubangiji yana sane dani. Ko sati Uku banyi ba na daina jin kome a dakin, kawai sai kukan duji, wato Owl, bana barci sai na tsiro sallar dare. Alhamdulillah, dan naga fa'idar haka, take na daina jin kome, sai me kwata kwata. Na rasa gane kan mijina, idan ya shigo zai fita da sauri yace na fito falo yayi magana dani. Na zata samun guri ne, sai da na fahimci ko dakin shi bayan son na shiga, idan kuma na fita unguwa zai bani kudin abin hawa. Nayi tambayan duniyar nan meye na mishi dan wasa wasa, mun shafe wata kusan goma bai rabe ni ba, dan yarana suna niman shekara daya kenan, ina buƙatar mijina babu halin hakan. Idan na tambaye shi sai yace min babu! Kai karshe dai haka na zuba mishi ido, da naga zan cutu na mishi magana akan hakkina sai ce min yayi. "Idan bazaki iya hakuri ba, zaki iya tafiya Allah ya bamu Alkhairi." Fidda idanu nayi waje, ban san lokacin da mike tare da mika mishi hannu ba nace. "Bani?!" "Kinga bani son Damuwa me zan baki?" Ya tambaye ni tare da tsare ni da ido. "Sakina!!" Na fada a hankali, zuba min ido yayi a rikice, dan bai tab'a kawowa zan tambaya ba. "Kinga ni?!" "Halwani! Don Allah ka rabu dani kawai sallame ni, tunda ban maka kome ba, hakkina a lissafi na, ten months Kenan ko? Don Allah karka sani na fara abinda zai sani kuka har karshen Rayuwata." Riko ni yayi muka fita, zuwa daki na, tare da ɗaukar yaran bayan ya umarce nie, na shiryar. Muna fita ya sauke ajiyar zuciya, abin tausayi, d'akina da Ni kaina ne aka hada mana mugun Sharri, na karya dayawa abin da suka saka, wannan ne dai bazai tab'a iya kusantar inda nake ba, ko da kuwa dakin shi na shiga matukar a cikin gidan nake. Shine ya kawo ni gidan su, a dakin shi na cikin shashin Hajiya ya ajiye yaran da suka yi barci. Janyo ni jikinshi yayi tare da sauke ajiyar zuciya, kuka ne ya taso min, sabida yadda yake sauke numfashi, birkitani yayi samar shi, muna kallon juna, Hajiya ma bata san mun dawo gidan ba. Cire hijab din da yake jikina yayi, yana kallon wuyana yadda na koma. Shafa wuyar yayi cikin rauni yace. "Kiyi hakuri!" Kifa kaina nayi a kirjin shi. Batun gaskiya, daga ni har Linah bamu fahimci, halin shi ba, tunda ta dawo da tana da hankali da ta rabu dashi, domin babu abinda ya haɗa su a dangane da rayuwar auren su. Banda hoton da suka yi a can Afrika ta Kudu, toh babu abinda ya kuma, hada su dan kullum ta nime shi ce mata yake bai warke ba, tsabar baya son ta takura shi har magani, rage karfin sha'awa yake sha, duk yadda taso yayi wani abu, haka zai share ta. .... Ni kuma ina kallon shima matsayin wanda bai san kimata ba, baya ga Linah Mahaifiyarshi yana kunna mishi wuta, da cewa kar ya Kuskura wani abu ya Hadani dashi, a cikin wannan yanayin ne suka yi tsubacce tsubaccen su, suka saka min a dakina... #Mai_Dambu...... . Janye kayan jikina yake, a hankali na d'ago zan kalle shi. Hura min iskar bakin shi yayi, sannan ya sake min murmushi,                   A sannu ya rabani da kome nawa, ya kuma kara rungume ni tare da saka hannun shi, inda yayi missing yana wasa tare da kada gurin, k'amk'ame shi nayi sabida wani irin abun da ya sauko min lokaci guda.           Kamar zan yi kuka nace mishi. "Uncle bari don Allah!"      Juya ni yayi tare da hada bakina, da nashi ya shiga cinyawa. Jarab's hannun shi na kan Kirjina yana murzawa tare da lailaya bakin. .... Ina jin shi a sannu ya samu ya shige yar ƙaramar kofar, cikin wani irin dad'i ya sake ƙara, sannan ya zuba legs dina a shoulder d'inshi.         Wani mugun having sex taya min slowly, ƙamar bazai daina,  rike zanin gadon nayi cikin jin dadi, yaushe rabo. Yana yi yana kuma kara danna min har yana tab'o last speed ɗina.   .... Ƙamar zan zauce sosai yake gurzata tare da buga min wutsiyar shi, me shegen dadin tsiya.                      Sai da hada min zafin kai domin yan ranin da ya shiga tsakanin mu ya raba, sannan ya kuma sauka a kaina yana sauke ajiyar zuciya.    Tashi muka yi zuwa ban daki, muka yi wanka, sannan muka dawo wani irin Barci nake ji tare da jin kamshin turaren umma Zuljah.       Tunda na fara barcin ban ganta ba, har asuba. Ina manne a jikin shi kiran sallah farko ne ya  d'aga mu.    Shafa ni yake a hankali yana lasar wuyana, zuwa kirjina.       Rike kanshi nayi, a hankali nace mishi. "Uncle! Asuba tayi karka rasa sallah."              Gyara kwanciya ta yayi tare da d'agani daga jikin shi ya zaro, big bom d'inshi, ya fara fara goga min penis din shi, ina sauke ajiyar zuciya, tare da k'amk'ame shi.    D'agani yayi a hankali yayi ta tura min har sai da ya shige ciki, sannan na shiga juyawa a hankali tare da motsawa aikuwa a sannu yana yi yana zuba min duka a bom² ɗina, Kasa magana nayi ina shafa kwantaccen gargasar kirjin shi, idanuna ya rufe sosai kewar mijina kara tsuma ni yake, ji nake kamar na barshi ya cinye ni dukka. Juya ni yayi tare da tashi a kaina, ya kuma umarce ni na mishi goho, Zanyi magana ya matse nonuwa na, dole na mishi. Yana ganin haka ya shiga buga min penis din shi a gefe da gefen bom bom duka, sai da ya gama a hankali ya shiga buga min wutsiya. ...... rufe bakina nayi dan muna gidan Hajiya wallahi da na buga ihun dadi. Yau mun gurji juna domin wani style ɗin ma ban tab'a ganin shi, ba sai yau. sai da muka kusan makara sannan ya kyaleni muka yi wanka, tare alola shi ya saka jallabiyar shi ya fita. Nima na saka nawa tare da tadda sallah. Ina idarwa nayi addu'o'in niman tsari tare da niman Allah ya kawo mana fahimtar juna. Ina cikin wannan Addu'ar tace min. "Ai kullum yana amsar addu'ar. Me yasa baki da godiyar Allah? Kina da mugun son kai. Ban tab'a ganin bawan mace irin Ahmad ba, kuma duk abinda zaki mishi bai tab'a bashi haushi ba kin san me Yasaka yake shanye dabi'ar ki? Sabida ke har yanzun yarinya ce wacce bata mai sha takwas ba, balle ashirin. Mahaifiyarsa ta sako shi gaba da fitina, matar shi ta hana shi sukuni, ke inda zai fake, kin nuna baki san zancen ba, toh ya kwanta dake, harija! Shine Matsalar? Yayi ta kwanciya dake kawai kina jin dadin shi. Amma shi baki san meye yake damun shi ba. Hotunan shi kika daura a manjaarki, amma tsabar kunyar ki ya dawo da matar shi bayan ya zane ta a can. Ya dawo gare ki, amma kika san ya mishi dariya, taya zan zo gare ki? Bayan baki dauki mijin da daraja ba. ...... Ki tambayi Amrah? Ita tayi imani da Sadeeq ɗinta kika samu, toh wallahi sai dai ki shafawa kanki lafiya meye burinki me kike so?!" Ta buga min tsawa. Cikin kuka na fara bata labarin abinda yake min, sannan dake na shahara, nace mata. "Abinda yake bani haushi yaki ya bani Hakuri! Shi yasa naki kula shi." Mik'ewa tayi zata bar gurin, na rike hannunta cikin kuka. Durkusawa tayi! Takaici kamar ta rufe ni da duka, sannan tace. "Idan namiji na niman ki, da zaran ya miki laifi hakuri yake fara baki, idan namiji ya kawo ki gidan shi, toh duk abinda yayi miki dole kece zaki bashi hakuri wawuya kawai, sakarya sai ya baki hakuri zaki fahimci yana sonki! Ke da kika dawo dashi daga wata duniyar sha-sha-sha, sakarya, me mike bukata yayi miki, kin san asarar da kika sanya shi yayi kawai sabida ke! Aiko wannan ya isheki nunawa ga abinda zaki mishi a gaban mutanen da basu kaunarki suji kamar zasu mutu! Maza ki hada kayan ki, ki koma dakin ki, har kina niman sakin ki. Kin zo d'agawa yar tsohuwa hankali, idan baki koma dakin ki ba wallahi Mahaifiyarki tana can tana hada miki aiki, wadannan mata uku ki nuna musu kema Allah yana tare dake, nasaka Yayan ki Rabi'u ya cire aikin da aka miki, daga yau karki kuma Barin dakin ki a bude ko kitchen zaki shiga. Yara kuwa babu abinda suka isa musu, dan suma da tasu baiwan Allah ya halicce su. Ki bar su, a ko ina zasu yi wasan su. Babu wanda ya isa tab'a yar dollin su, Kinga ki ajiye yarantaka, ki rungume mijinki, wallahi a shirye yake ya miki abinda baki tab'a tsammanin ba. Mahaifiyar ki, tana shiri akan ki, dakin ki shine inda bata isa ta cutar dake ba. Kin samu namijin da kike juya shi son ran ki, mijinki yana da hakuri, kema ban rena hakurinki ba. Tunda kin iya sarrafa kishin ki, daga ni har Amrah mun tsani kishiya, kuma ina gaya miki da Sadeeq ne,(🙄😲🙆🏻‍♀️?) ko Ashraf da kin gayawa mutanen garin ku dan wallahi zane ki zasu yi, kina ba sai munje dani da ba. Ga Aryaan Sultan, mijin Nimrah, kin isa ki mishi wannan shirmen, sakarya. Toh maza ki hada kayan ki, kafin ciwon sukarin Hajiya ya tashi ku bar gidan nan ta kofar baya Insha Allah kina gyara musu zama. Zan baki abinda koda mata dubu ya kwanta dasu, dole wajenki zai dawo, keda zaki samu abin da zaki gayawa matar shi tunda ta dawo, babu abinda ya shiga tsakanin su na aure dake ke din holoko ce kina ihu yaci Amanar ki. Maza ki buɗe idanunki kar na kuma jin wannan maganar ta mutu, ga wannan haɗin dilke ce, daga Sudan na tawo miki dashi. Wannan kuma turaren tsuguno ce, yana gyara gaban mace. Wannan kuma kuma, nasha ne zaki sha mamaki domin duk lokacin da zai bata a tare dake, ba zaki gaji dashi ba, kuma shima bazai gaji dake ba. Kina son kiga aikin maganin? Toh hausawa sunce idan kana da kyau kara da wanka, ki bashi wannan hadin na musamman, ke da kanki zaki fahimci yadda dimbin Alkhairin yake. Idan kuka koma, karki yi amfani dasu, jibi zai yi tafiya zuwa abuja sai ki fara aiki dashi. Ke da kanki zaki gaya min yadda abin yake. Fatan Alkhairi, Naga su Anum da Anuam, sun fara takawa. Idan Sarinah tazo ki barta ta kwashe su, sabida wasu dalilai nan da kwana biyu zaki fahimci haka., Tsakaninki da Mahaifiyar shi, girmamawa idan taki kuma ki gyara mata zama. Nima zan tayaki, kishiyarki kuwa, kece dai-dai da ita, bazan koya miki kome ba, dan kin iya hauka ne ya hanaki fahimtar hanyar da zaki kwaci mijinki." Daga haka tayi tafiyar ta, ga kayan da tabar min a gabana, haka na kwashe tare da zubawa a kakar kayan mu, yana shigowa. Na kalle shi cikin damuwa nace. "Uncle mu koma gida!" Wani irin kallo yayi min, ai kuwa na b'are baki zan fasa kuka. Yayi maza ya saka hannun shi, daukar yaran yayi yaje ya sakasu a mota, sannan yazo ya dauki jakar kayan mu, ya kai Motar. Kallon shi nayi lokacin da ya dawo duba ko akwai wani abu, da ya rage, mika mishi hannu nayi bayan na d'age kafana daya, yana zuwa ya rungume ni. "Babyn Uncle! Gaya min har kin hakura mu koma " Kara tsayi nayi tare da cewa.."kayi hakuri Uncle" "Don Allah a canza min suna mana Uncle sai kace ba shalelenki ba" . Haka muka fito, hannun mu sarke da juna. Tunda muka shiga motar, yake bina da kallo, sai wani basarwa nake. .... Tunda muka dawo, dake bata san meye ya faru ba, sai muka fara cin karo da sabon Matsala, na cin fuska da cin mutunci. Daga Mamie, a cikin kwana biyu da ya gama min ya tafi abuja haka na shiga gyaran jikina, har me lalle na saka aka kawo min ana gobe zai dawo. Tazo tayi min, na bata Alkhairi dan koni lallen yayi min, balle ita. .... Muna cikin lallen ta sauko daga sama, tana fadin. "Hhh! Toh kaga jarababbiya, daga miji yana hanya har an fara tarar shi da lalle, toh fa, koda yake mijin da ba a san darajar shi ba, shine ake gyara jiki sabida shi." Dariya nayi sannan nace mata. "Eh toh! Gashi nan dai, dukda kullum idan yazo sai yaci ya koshi, wasu matan tsabar mijin su baya yin su, ko kallon basu ishe su ba, balle akai ga kwanciyar aure. Namiji ma kenan yake kyamar ta, balle kuma mata yan uwanta, tirr" Wayyo Allah na, zoku ga hauka, kamar zata dake ni, haka ta gama haukarta ta juya, tana kuka. Me lalle ta kalle ni, yar karama amma nasa Tuleliya kuka(🤭🤣🤣🤣😒) aikuwa tace min. "Maman Yan biyu! Kin yarda da kanki fa, kiga yadda take kuka? Tsabar maganar ya dame ta." Dake bana son damuwa nace mata.. "Gama ki tafi." Tana gama min ta tafi, na cigaba da gyara jikina, kayan dilken nan, ko har wani kamshin nake idan na cire kayana, sosai na kula da jikina, shan fruit kuwa, ba laifi. Washi gari. Tun asuba nake gyara gidan, ina aiki tana b'atawa har takai na mata magana tace min. "Gidan mijina ne! Baki isa hanani abinda nayi niyya ba!" Kallon ta nayi dan kamar da gayya ta fita ta dibo kasa, tazo ta watsa. Cikin hauka, kasar ya shiga idanun Anuam, calla kara tayi kamar zanyi kuka ga shi ina aikin girki ne, nake gyara falona. Dai-dai fitowar Abun kawai sai ganin maciji muka yi ya fito daga bayan Anum ya kasa Linah da mugun gudu. Nima tsabar na razana, daki na shige tare da rufe kofar, na bar yaran dan sakarci a waje. "Dalla fita babu abinda zasu miki! Kofin su ce." Inji Wata murya yake fada min haka, ai ban san lokacin da na kuma fasa kuka ba. "Amma Rabi'u baka kyauta ba, yadda kayi maganar zaka sumar min da Y'a yi shiru, dan uwanki ne babu abinda zai miki, ai tun fadawarki dajin nan idanun ki ya buɗe, amma idan kina so, za a rufe miki daga idon da kunnenki. Amma bazaki ganmu ba, kawai sai dai mu bar miki sako." "A'ah Ni kawai a rufe min yadda bazan ga wasu ba sai ku! Daga hakan ma ya ishe ni." "Shikenan! Akwai kwali a cikin kayan kwalliyarki, ki saka baki da damuwa!" Tace min, a hankali na fito, na karasa aikin, nan take bani shawaran na dauki yar aiki, ta taimaka min koda da sharar gidan ne. Nace toh zan gaya mishi, idan ya dawo, sam na manta da batun Linah na kama yarana muka yi wanka na shirya su, dan suna yawo, sannan na basu abinci suka ci. Kwanciya suka yi, karfe biyar na yammacin ranar ya iso, har sama na kai mishi brifcase d'inshi sannan na zo na taya shi cire takalmin shi, da safa,. "Toh tsinaninya jikar matsafa, jinin karuwa, zaki koreta a gidan ta, sannu kwarkwasa, fidda me gida daga gidan shi, yar gaba da Fatiha, har kina turo mata da maciji zaki kash....... #Mai_Dambujeeee ?. Kan uba, bata kai aya ba ta bugawa wata ihu, tare da tura kekenta suka hantsila.     Wata ƙaton maciji, ne ta shigo ta kofar waje, kuma bai da kai,   Keken Mamie yaje ya naɗe, sai da ya zubar da ita kasa.                 Abin dariya, haka macijin nan yayi ta bata wahala, koda na juya naga Uncle ya bar gurin, tunda ta fara zagina.       Kwashe yarana nayi muka bar su a falon, suka ci-gaba da cin qaniyar su.         Da sauri na ajiye su daki sannan nabi bayan shi, ina shiga na samu bai cire kome ba ya shiga ban daki, bin shi cikin ban dakin nayi, yana tsaye ya dafe bangon bayin, tare da lumshe idanunshi ruwa na zuba a kan shi.     Zuwa nayi na, rungume shi ta baya. "Kayi hakuri!" Bai ce min uffan ba, na zaga ta gaban shi, ina kallon yadda idanun shi suka yi ja.             A hankali na d'aga hannu na, tare da rungume, lasar labban shi na kasa na fara a hankali.                    A hankali nake taune mishi ina hura mishi iskar bakina, rike wuyana tayi da hannun shi yana kallon fuskana.     Sannan ya sanya harshen shi cikin bakina tare da lallubar harshena, tura mishi nai.           Hmm, abin nima ya samu dama ya-ya lafiyar giwa balle tayi hauka, sai da yayi kamar zai cinye bakina, tun daga cikin ban ɗakin yake huce fushinsa akaina ban damu can ba, har muka dawo dakin.      Dama jikina yayi laushi, ga gyaran da nayi, sosai ya shiga gurje ni. Ko nace muka shiga gurje juna, kamar ba gobe sannan muka fito, na shiga d'akina na shirya, tare da sakawa yarana wasu kayan sannan muka fito, na shimfid'a karamin capter.                A hankali ya fara cin abincin yana bawa yaran shi, muna tattaunawa. Wayar shi ce tayi kara, zai dauka nayi maza na amshi  wayar na kashe. "Lokacin mu ne, in da hali don Allah a dinga kashe wayar."       Da wannan na tura mishi wayar shi, murmushi yayi sannan ya cigaba da cin abincin.      Bayan mun gama, na shiga dakin shi na gyara mishi ko ina da ya b'ata, sannan na fito.         --- Alhamdulillah! Na samu dan nutsuwa da na fahimci mafi akasarin matsalata daga gare ni yake, sai gashi cikin ruwan sanyi na warware kashi sittin da tara.                  Bayan wata biyu, Sarinah sun dawo gombe da mijinta, tana zuwa ta sake ni bana jin dadi aikuwa ta kwashi yaran dan nata yaran Uwar mijin ta ta kwashe su. ........ Dan haka na cigaba da kula da kaina, gashi wannan cikin ya hanani kome, haka Uncle zai yi kidar shi da rawan shi, hake ni yake son ranshin.        ....... Al'amarin  Mommy kuwa shirin da take sai ta gama sai a lalata shi. Karshe sau biyu Umma Zuljah, amma bata saurara ba.     ..... Gidan mijina yanzun babu tashin hankali ko damuwa, sai ma soyayyar da muke zabgawa, me tsayawa a rai, Ba gani ba, ba ga mijina ba, kowa ma kamar zamu cinye juna.          A kullum idan Mamie da Linah suka taso zasu zo gidan mu, sai macijin nan ya hanasu shiga, dan dole suke komawa.   ......muna cikin wannan yanayin Dilshad ta haihu, bayan taci uban azaba a hannun Zein, kafin ya rakota da zungurerriyar saki.           Mun tausaya mata. A lokacin Aunty Safiyyah ta kuma Haihuwa na biyu, dukka maza Mamie sai da ta nuna b'acin ran ta,      Hada sunan aka yi, tare da na Dilshad, Uncle yakira Zein yaki zuwa sai da ya tura mishi wani sako, cikin kwana goma sai gashi.           Kebewa suka yi dashi. "Allah ya baka duniya sannan ya kuma baka damar ka zuba rashin mutuncinka son ranka, amma baka san karshen rayuwar zata zo maka ba.              Na san dole zaka wulakanta Dilshad, tunda ba sonta kake ba, na baka dama na karshe ka sauya ki kuma na dauki matakin karshe akanka, babu wanda yasan kaine kazab, ba.    Amma Ni na san kai ne, don Allah domin Asood, ka ajiye abinda kake aikatawa, idan ba haka ba. Zaka iya tafiya." Daga haka Uncle ya nuna mishi hanya ya fita.    Bayan wasu watannin lokacin cikina yana da wata biyar, aka ce mana yayi hatsari jirgin sama, bayan ya tattaro dukiyar shi ya mallakawa Asood, dangin shi sun zo daga Saudiya, a basu yaron Uncle ya hana.      A lokacin na bashi labarin Salim dan gidan Mah Liqah, ai babu shiri ya hada mana kayan mu sai Argentina, mun so fuskarta matsala, amma ya shiga ya fita, sai gamu a gidan Marayu.       Muna shiga muka nufi Ofishin shugaban gidan Marayun.         Muka mishi bayani tare da bashi takardun shaida yaron. A hankali ya ciro mana takardun yaron, sannan ya kira waya muna zaune aka shigo da yaron, wanda kana ganin shi kaga Balaraben Yemen, nuna mishi mu aka yi, sannan aka ce mishi. "Ga Mamarka nan da Uncle Dinka!"     Kallona yayi, hawaye na zuba daga idanuna, na bude Mishi hannuna a hankali ya shigo cikin jikina. Wani kuka ne ya zo min, tare da k'amk'ame shi a jikina, tare da jin haushin Mamie yau tambarin da ta kirani dashi, gashi ya tabbata akan yarta. Haka Uncle ya cike  wasu takardun sanan muka fita daga gidan, kwanan mu biyu a garin, bayan mun Mishi sayayyan kayan sawa muka dauki hanyar gida, tun a  jirgi nake tsara abinda zan gayawa mutane. Ashe yallabai kan ya gama shirya kome, dan ya gaji da halin Mahaifiyarshi. Muna isa gida da kwana biyu, ya dauki yaron bayan Yasaka anyi shelar general meeting.       Inda aka hadu, bayan dogon bayani da yayi, sannan ya kirani yace na kawo Mishi yaron. Ina shiga da yaron aka zuba. Mik'ewa Mah naz tayi cikin kuka tace. "Shine! Salim din Mah Liqah, dalilin cikin shi, muka yi sanadin da aka fasa auren mu.    Tun lokacin da aka tura mu karatu, wallahi bamu da wata manufar lalata tarbiyyar mu, Mamie itace mutum na farko da tace mana. "Kuna da kyau, kuyi amfani dashi ku nemi kudade a hannun maza, kuna da jiki mai Kyau shima jari ne.           Tun daga ranar muka zama kamar wasu gwanjo wannan ya dauka ya ajiye wannan ya dauka ya dire, Mah liqah ta haɗu da Yarima Muizzidin, tun da suka haɗu ya hanata kula kowa.    Dashi suke mu'amalar, har zuwa lokacin da ya gama abinda ya kawo shi ya tafi, daga nan ta fara ciwo, muna zuwa asibiti akace ciki ne da ita, mun yi iya yinmu cikin ya zube amma yaki fita. .haka tayi ta zaman gida har ta haihu, daga nan muka dauka zuwa kasar Argentina, muka ajiye shi a gidan Marayu.       Wallahi tana son Yaron dan itace tayi mishi huduba, kawai tana tsoron Papa ya ganta da cikin shege, lokacin da muka ji labarin abinda Kikewa Yumnah, sai mu zauna muyi ta kuka, kece kika lalata mu, kuma kina goranta mana, Papa don Allah ka yafe mana."     Abun tausayi da jajjantawa, ashe bani kadai nake da ciwon muguwar Uwa ba, har dasu ma. .....haka suka yi ta bani hakuri,  har muka tashi taron, tun a hanyar dawowa gida ya ce min. "Thank You make feel Happiness."           "Kwarin gwiwar daga gare ka na samu, dan haka babu batun godiya."          Muna isa gidan, muka ci karo da Mommy, bayan shi na koma, cikin kuka da tashin hankali take rokon na yafe mata, raba gefen mijina nayi tare da shigewa gidan a guje. Na manta cikin jikina, dan Bala'in tsoronta nake ji. Tun daga ranar ta mai damin gida gurin zuwanta, kamar da wasa wai tana niman yafiyana, Naki sauraronta haka tayi ta hadani da mutane ana zuwa ana min nasiha, ko a tare Uncle karshe ranar da aka tunzura shi yazo ya balbale ni da masifa shi na daina sawa ana mishi nasiha, haka yake hakuri da halin Uwar shi, nima na koya daga gare shi. Banza nayi dashi, sabida wallahi bana jin Alkhairi a dawowar Mommy, haka suka zo har dasu Mamie, wai sunzo bani hakuri tunda na kwashi yarana na shige daki dasu ban kuma fitowa ba. Har suka bar gidan, sai da Hajiya ta kirani tayi min nasiha, sannan na kula Mommy, shima sama-sama, bana tab'a barin ta ta taba min Yarana, ko sakewa da ita, kullum tazo ina baya baya da ita. Gashi Umma Zuljah bata nan dan tace min zasu koma Nahiyar su, sai bayan na haihu zata dawo. Dan haka nake baya baya da, ita, haka zata yo min sayayyar kayan lambu da abin kwaɗayi, tana kawowa zan yi mata godiya sannan zankira me aikina ta kai dakinta. Tana tafiya zan ce ta kai bola, bawai dan ban yarda da Allah bane, kawai kiyayyewa ce. Dan haka sosai na nutsu ina gasawa Linah aya a hannun. Dan bata dawo ba, amma idan muka hada a wasu abubuwan, tana gaya min magana zai rama, kuma na gaya mata naci dubu sai ceto. .... Dan haka basu saduda ba, ita da Mamie suka shiga niman yadda zasu kawar dani su huta da fitinar da nake musu. Duk inda suka je, abu daya ake gaya musu bazata mutu ba, sai dai ku idan kuka matsa. Dan haka Linah sai ta gayawa Mamie ta hakura, amma a bani hakuri na ta koma d'akin ta. Nace tunda bani na koreta ba, zata nemi wani abu ai shirmen banza. Haka ta dawo, tunda ta dawo na fahimci akwai abinda take nima, a dakin Uncle, tun ina basarwa har wata rana na kamata tana kokarin duba password din laptop dinshi, na shiga na rufe zata min magana na nuna mata hanya, dole ta fita tun daga nan kuma nima nasaka ido akanshi. Ganin bazata dauki mataki akai na ba, sai ta koma gurin bokarta ya bata wani magani yazo ta saka mishi a cikin abun shan sa, zai mutu. Ina kitchen abin mamaki sai ga macijin nan yayi gamo tare da tsare min hanya, cikin tsoro nace mishi. "Don Allah karka cutar da ni, ka koma inda ka fito wallahi bazan saka a cutar da kai ba." Warwarewa yayi ya fara haurawa step, sai ya juya ya kalle ni, sannan ya kuma haurawa. Sai ya kuma juyawa ya kalle ni, tsoron shi ya hanani fahimtar kome, can ya sake haurawa, kawai sai ya fasa kanshi, tare da sake harshen shi a kasa, kamar wacce aka bani umarnin na bishi, haka nayi ta bin bayan shi har zuwa dakin Uncle, yana shiga ya isa gaban friji din shi, ya saka kanshi a jikin hannun frij din. Ya buɗe, kawai sai ga kome na ciki ya koma wani irin bakin ruwa, haka yayi ta saka bakin shine yana watsi da kome, cikin fusata, ya kama Bin bango yafita daga dakin, haka na kwashe kayan na zubar a waje, ina fita ko kitchen ban koma ba, na zube a kasar d'akina zazzaɓi ya rufe ni. .... Dakyar barci ya dauke ni. Shafa min kaina take, a hankali tana murmushi, tace. "Ai gidan kun tsohon makabarta ne, kuma mijinki yayi ginin gidan a kusada gidan wani malamin mu, amma ya jima da barin gurin, tun bayan sayar da filayen, toh akwai wani jinsin aljanun da yafito daga can ƙasar sin, su siffar su na macizai ne. Ba kamar mu da muke da dan kaho a gefe da gefen kan mu ba, iya haka kawai gare mu, amma kome namu na mutane ne, Kuma mu cika fitar dashi ba, gaskiya, sai ya zama mun koma halittar mu. Shi wannan sunan shuraihu, yana cikin gidan nan kafin a gine gidan, an dan sami matsala dashi, domin shima baya son zalinci, toh yaron shi Babba ya sari daya daga cikin masu aikin, suka bi shi suka kashe shi, koda suka kai mutumin da yaron shuraihu ya cika zuwa asibitin ya rasu. Toh gaskiya ran kowa ni bangaren ya b'aci, domin Shuraihu ya tafi dan daukar fansa yaji labarin ai dan shi ne ya fara cizon marigayi dan tun farko sun so barin shi ya bar gurin. Har ya tafi ya dawo, ya ciji me kwasar block din. Shine ya dawo, ya sami yaran yayi ta musu fada akan me basu gaya mishi gaskiya ba, da ya kuma Kuskuren da Armand yayi, dan haka ya hana yaran shi fita, har aka ce za a sare bishiyar da yake. Ciki da yaran shi da matan shi. Toh kasancewar, ya san Halwani shine yaje yayi ta zuwa mishi a mafarki tare da Kawata mishi lambun can, dan kar a sare bishiyar, abar shi zai zamewa gurin abin kyau da ƙawa. Tunda ya ga haka a mafarkin shi, shine yasa Ka bar itace, sanan aka gyara gurin ya gyara tsaf ya koma koma lambu, shima kuma ya hana ya ranshi fita idanun mutane. Tun daga ranar da aka kawo ki, suka shigo taron mutanen kin tuna matar da yazo da yaranta mata guda biyu, har kike ce musu, ko zasu kwana ne mamar tace miki a'a, zasu tafi basu da nisa, ai sune. Lokacin da aka cire miki Faruq, ai sun zo asibiti ko?" Nan mamaki ya kamani, sannan take gaya min ai sabida Kafaya ta zuba guda ne a jikin kayan cikin firij din yasa, yazo ya fara zubda kome na cikin frij din. ......._Washa sunar wata😜🙆🏻‍♀? #Mai_Dambu... 9/2/20, 12:22 PM - Ummi Tandama: ⁷⁰.Dan haka na kiyayye bani kadai bace a gidan, gudun kar ayi abinda zasu rab'e yarana.    Sannan ta kuma karamin da cewa, nasaka ido duk wanda ya biyo ni da Sharri kanshi yake komawa, Insha Allah.         Addu'a ta tofa min aruwa nasha, daga nan kuma tayi tafiyarta.        ..... Bayan awa biyu naji ihu, tare da faduwar abu, da sauri na mike, har sai da bayana ya amsa, ma fito falon.       Kafaya ce ke ihu, tare da niman ceto, riketa nayi cikin mamaki nace. "Lafiya?!" Jikinta na keerrma ta nuna min macijin nan, girgiza kai nai sannan nace mata. "Me kika aikata yake binki? Haka kawai bazai ji a ranshi zai cutar dake ba!"     "Wallahi ban yi mishi kome ba, na..." "Kinyi mana! Idan baki fada ba taya zan dakatar dashi? Meye kika aikata?"      .... Cikin mugun tsoro da ganin yana saukowa ta shiga fadar abinda tayi, zama nayi a kujera. Ina kallonta, juyawa yayi tare da barin gidan baki d'aya, itama kuma ta kalle ni sannan tace. "Wato kin yi nasarar sani ma fasa abinda ke raina! Hmm! Am sorry."        Kawai ta kai min duka a cikina, wani irin abu ne ya dira a kirjina, lokaci guda ruwa me zafi ya shaga zuba min da mugun gudu.   Zufa ne ya fara karyo min.    Ina kallon ta, ba ita nake kallo ba yadda macijin ya biyo bango, ya yana fakonta.    "A'a karki kuma! Karki kuma Linah! Karki kuma!" Yadda ta d'aga kafarta zata naushe ni, kawai sai ganinta nayi ta tashi sama, daga nan ban kuma sanin abinda ya faru ba.       Sai bayan awa biyar, na farka naji an rike min hannuna, idanun shi yayi jajjur.         "Sannun! Kin auna arziki, an cire yaron ba rai. Allah ya bi miki hakkin ki, sannu kinji!" Inji Hajiya.           "Linah fa?!" "Ke gafara can! Tana can ta haɗu da gamonta, duk me shirin aikata miki mugun nufinsa zai koma kanshi."      Uncle bai iya magana ba, sai kallona yake, ya kasa magana.         Lumshe idanuna nayi, tare da rike hannun shi sosai.. "Am sorry!" .da sauri na bude idanuna, murmushi ne ya kwace min, nace. "Da aka yi me?" "Da ceton rayuwata!" "Yaushe? A ina kuma?!" "A koda yaushe!" "Ai toh!" "Nagode sosai!" "A nawa?" Murmushi ya sauke, tare da sumbatar goshina, yace. "Dai-dai da kyautar faro!" Lumshe idanuna nayi, tare da kawar da kaina, dan na fahimci abinda yake nufi.            A hankali lafiya ya fara samu, sunki gaya min abinda ya faru da Linah Uncle ma idan na tambaye shi, b'ata rai yake, sai na daina. Kwana na uku Mommy tazo, Kawai daga shigowar ta naga Sharrin da ta kwaso, kafin ta zauna nace mata. "Kije nagode karki ajiye min abinda kika kawo"         Hankalinta ya tashi, ainun tare da zuba min ido, ganin yadda suka yi zuru-zuru, ina hararar ta, ya sata fita daga dakin.     Ranta a b'ace dole ta kawo karshen Yumnah, a hanyar wucewa gidan ta haɗu da wata mata, an kawota cikin asibitin sai ihu take tana yagar gabanta, tare da fallasa abinda ta aikata.         Dakyar ta gane matar Hajiya Zakiyah, tab'e baki tayi sannan ta ta wuce.           Kwana biyu tsakani aka sallame ni, mun zo zamu fita na hango wata kamar na santa, can na kuma kallonta, Ummi. Kallon Hajiya nayi, sannan na gaya mata, nasan Wancan mata,.kiranta tayi tazo tana gani na tace. "Yumnah!?" Sai kuma ta fashe da kuka, tana dariya tace. "Alhamdulillah! Kullum nayi sallah sai na roki Allah ya saka kin kubuta, sannu. Baki da lafiya n?!" Murmushi nayi na kalli kayan jikinta, abin tausayi. "Shigo Mu tafi sai na baki labarin abinda ya faru." Girgiza kai tayi sannan ta sunkuyar da kanta, tace. "Bazan iya binki ba! Ina jinyar mijin Mahaifiyata ne da na gefa shi cikin damuwa, idan na sami lokaci zan zo, yanzun ma naje niman kudin magani ne ban samu ba, zan basu hakuri zuwa gobe! Yumnah rayuwa tayi tsada, kowa kaje niman taimako sai ya nemi sauke gajiyar shi a tare da kai.          Insha Allah zan zo."       Cikin tausayi nace. "Toh muje gidan mana, sai na baki kudin magani, kece kika ce min nayi Kuskure komawa gidan Mommy! Tare da gaya min gaskiya akan abinda ta shirya min, dan haka meye amfanin bad'i ba rai, muje."     Haka ta yarda ta biyo mu, ina bawa Hajiya labarin taimakon da tayi min,   Tun daga bakin get ta sake Baki, tana kallon gidan har muka shiga cikin gidan, dake gidan su Hajiya muka wuce, Uncle yaki magana, dan haushin mu yake ji nida hajiya. Bayan an kawo mata abinci taci, sannan na turawa Uncle sako, harara na yayi, ya fita bayan minti arba'in ya dawo tare da mika min ledar na mika mata, tare da cewa. "Gashi don Allah kiyi hakuri, sannan idan an kwana biyu zamu zo, mu duba shi."     Kasa magana tayi tana share kwalla, tayi ta godiya, sannan ta tafi .....hmm a wannan yanayin ina zan yarda ya kai ni gidan shi, dole sai gidan hajiya, domin balle ɗinkin zai yi na mutu, shine abin da ya bashi haushi wai mun hade mishi baki, dan haka shima ya dawo gidan Hajiya da zama sai an sallame mu tare.     Hajiya tayi mishi fata-fata, muna shiga naga Hajiya Mamie, zaune tana bawa Anum Abinci a baki, Anuam tana hannun Sarinah, tana bata.            ..... Al'amarin Mamie ya fara bani tsoro, dan ko shekaranjiya da tazo kuka take, tana tsinewa Linah, sunki gaya min meye ya faru bayan na suma,  sai da na samu guri na zauna, Mamie tace. "Sannu!  Allah ya saka miki, Kinga rayuwa, wancan tsinaniyar Yarinyar Allah ya kwashe mata albarka."         Nan ta kuma fashewa da kuka, tana bani Hakuri, nace ba komai. ...... Yaran sun koma hannunta, har da Faruq, Ni kuma Hajiya tana bani kulawa, ana cikin haka Aunty Taslimah ta koma gidan mijinta,     Kwana na biyu Hajiya ke Bani labarin abinda ya faru. Wato tunda macijin nan ya maketa da bindinshi, bai mata kome ba, sai watsa mata ruwan bakin shi a fusakarta, daga nan ta fara ihu, da niman taimako, tare da fadar abinda take shirin aikatawa.       A wannan halin Uncle yazo ya same mu, shine ya kawo ni asibiti itama aka kawo ta, daga nan ya kira iyayenta suka yi gaba da ita, tare da gaya musu gaskiya shi fa ya jima da saketa,dan haka dama babu wani batun aure a tsakanin su...             ...... Sai da na sami wata uku me kyau sannan na bar gidan Hajiya, muka koma gidan mu me cike da abubuwan.         ........ A hankali muka shimfida rayuwar mu cikin amincin Allah, ina cika shekara daya da min aiki ya sani a makarantar. Na zana waec, dakyar ya barni nayi jarabawar, da katon sharad'i, bayan na gama ya kuma cika min jamb.   Dariya nayi nace mishi. "Wallahi zan fad'i!" "Allah ya baki sa'a kika Kuskura sai na baki mamaki."     Alhamdulillah, nayi jarabawar lafiya kuma sakamakon ya fito mai kyau.        ..... Yau Faruq bai jin dadi dan haka na nufi asibiti, dashi kawai ina gaban likita Ina mkshi bayani sako ya shigo min, ina dubawa naga ance min. _Idan kin isa ki dakatar da ni daga mijinki!_        Ko takan likitan ban iya bi ba, na sabi faruq a kafada na. Muka fito da sauri.              Motar da ya bani nake ja, dan karfi da yaji ya koya min mota.    Gudu nake kamar zan tashi sama, muna isa gidan na fito da gudu ko kan faruq ban bi ba na shige cikin gidan dakin shi na wuce na daki kofar, zuɓewa nayi tare da fashewa da kuka, kamar raina zai fita. "Bayan kashe min Uba da kika yi na rufa miki asiri yau mijina kika zo zaki haramta min shi! Mommy meye na miki da kika zabi sani kuka a rayuwata.      Mommy Mijina ne fa! Me zaki yi dashi? Ashe tubarki bata Allah bace? Dama shiru  kika yi sai na saki jiki ki cutar dani,        Toh ki dauki abinda ranki yake so ki bar min shi zan zauna dashi, naga duniyar da ba yawa ce da ita ba,  Allah ya baki dama dan ki gyara Kuskuren ki, amma kika shure, ina ji ina gani kika rufe min baƙi kar nayi magana akan mahaifina! Sannan da kika ga bai miki ba, kika yi ta wasan kura dani, daga nan zuwa nan Mommy nayi karuwanci saboda ke, don Allah ki bar min halwani.          Shine abinda nake bukata a rayuwata, idan kin san Darajar Ubangiji ki bar min shi don Allah karki haramta mishin, idan kuma kika ji raina ya baci, toh ni bazan dauki mataki ba! Amma Ubangiji zai min sakayya."     Matar nan tayi nisa, da kunya ina ganin wannan al'amarn, Uncle baya cikin hayacin shi, ban san ya kome ya faru ba. Bata kulani ba, kawai so take ko ya-ya Penis din shi ya shiga jikinta, kuka nake ina ce mata. "Don Allah fa! Karki min haka kinji don Allah, rokonki nake."       Na rigada nasan zata aikata kawai nafice daga d'akin, na fito bakin kofar ina kuka. "Shiiiiii!" Sanyin da naji a gefen kafana ya sani fahimtar abinda yake shirin faruwa, maza na rike jelar shi a fusace ya juyo, lokacin su Faruq da kanen shi sun hauro. Suka ce. "Ummi!!" Da mugun karfi sake jelar nayi tare da kallon shi. "Mahaifiyata ce! Na hada ka da Allah karka mata kome, dama shi ba kaddarata bane, don Allah shuraihu, kaji don Allah."         Cikin sanyin ya kuma sulalewa ya bar gidan, ihun Mommy naji tafito da gudu, a rikice na yo kanta.      Ganinta nayi a ƙasa tana birgima. Banyi ta kanta ba na wuce gurin mijina, nayi nayi ya farka bai tashi ba, dole na kira Mama Hussainah na gaya mata,  ita tazo ta ɗauki Mommy Suka tafi da ita, gurin su.           Sannan Nakira Rahbeel, yazo muka nufi asibiti yaran muka ajiye su a gidan gurin Mamie.     Idan ba tuna abinda Mamie tayi min sai naji bazan iya kuma kallonta as my mother ba, Amma idan na tuna, duk abinda ya faru akan soyayyar Abu daya ne! Uncle Ahmad Halwani! Sabida shi Mamie ta koma cruel muguwa, sabida shi ta koma kamar mahaukaciya, kawai sabida SO! Ta koma mara tsoron Allah tausayi babu, babu kome, ta koma kankarariya, kawai abinda take bukata ya zama nata ita ɗaya, hawaye ne ya silalalo min.... #Mai_Dambu ... ¹. Mik'ewa Nayi lokacin da Rahbeel, ya fito tare da sauke ajiyar zuciya yace. "Ki kwantar da hankalinki! Ya farfaɗo har ya samu barci, dama kamar wani abu me ƙarfi aka watsa mishi. .... kuma Alhamdulillah, ya farka yana barci ne!" Gyad'a kaina nai tare da zuba mishi ido, kafin nace. "Toh nagode" Na koma inda nake zaune na cigaba da zama, "Zo ki shiga cikin dakin mana!" Kamar bazan iya ba, kawai sai a shiga ko ba kome na mishi kallon karshe kafin mu rabu, tunda nasan Mommy ta rabani da shi, ina zaune ina kallon shi, ruwa na sauka a jikin shi. ... wannan lokacin bana bukatar taimakon kowa sai na Allah, dan haka bayan na samu nutsuwa nayi sallolin da suke kaina, na tashi tare da kiran Mama Hussainah! Na tambayeta inda suke.              ....fita nayi daga dakin, sannan na nufi gidan, tunda na shiga na same su cirko cirko, Mommy tana ihu tare da gurnani.      Tana fadar abinda ta aikata, tare da bin mijin Maryamu, Mama Hussainah, Kuka take tana kai karar Mommy,     Juyawa nayi zan tafi na kuma komawa dakin na leka tare da cewa. "Baki ga kome ba! Allah sai yabi mana hakkinmu!"           Ina gama gaya mata haka na juya na bar gidan, ko asibitin ban koma ba, na shiga hada kayana, dole na bar shi ba dan. Ina cikin hada kayana, naji ana cewa. "Toh ina zaki? Akan me zaki bar shi?  bayan abinda kike zargi bai faru ba! Don Allah kije ki jinyanci mijinki, in ba haka ba zaki ga samu ki ga rashi.      Ki godewa Allah, da kome yazo karshe, kuma kinyi nasara hakurinki yayi amfani. Ki godewa Allah, tunda gashi nan kina hana kowa kusantar inda ya ke."          Zama nayi kuka ya kwace min, dan nayi sosai sannan na koma asibiti.        A zaune na kwana, ko abinci na kasa ci, idan na tuna rayuwata sai naji na kuma tsanar Mommy. .da asuba ya farka, a hankali ya miki min hannun shi, sannan na isa gare shi.         Rungume ni yayi sannan yace.. "Kiyi hakuri! Ban san me ya faru ba!" Rufe mishi baki nayi da hannuna, sannan na fara da bashi hakuri, sannan gaya mishi gaskiyar abinda ya faru.                 Kallona yayi sannan ya kuma rike hannuna yace. "Daga ni har ke, bamu yi sa'ar iyaye mata ba, Mamie Abu biyu yasata hanani nononta Hajiya ta reneni, sabida ba a Sanya sunan mahaifinta ba, sai kuma dan karta rasa tsarin halittar.     Ke kuma taki mahaifiyar ta kai karshe gurin son zuciya,"    Haka yayi ta min nasiha, ina kallon shi ban iya magana ba.     Bayan sati daya, duk wanda ya kalle ni sai yasan ina cikin damuwa.     Dan haka ya kwashe mu da yaran muka tafi Umrah, alhamdulillah, na samu nutsuwa bai gaya min ya fara aiki a can South Africa, sai da muka baro saudiya, Muka dire a nan Cape town. .ya same koyarwa a jami'ar su, ga kamfanin shi na kera-kere da yake garin.        Tunda muka iso, garin hutun wata daya nayi sannan na fara karatu, karfi da yaji ya shagaltar dani tuna baya. Haka nake farin ciki na.    Dake ya dauko Salim, tare muna zo yaron yafi sakewa damu, ba kamar sauran mutane ba.           ....... Mommy hauka tuburan tayi kanta ya kunce, sai ihu take tare da niman guguwa, ranar juma'a tana cikin wannan yanayin wani tsaka ya sauko daga sama, ya cije ta a gefen wuyarta..        Ai kuwa kafin gari ya waye, fuskarta ta yi wata irin kumbura, karshe bata iya kome sai fidda wani irin ruwa me hade da tsotsotsi, haka suka kaita asibiti tana wani.             Suna zuwa aka yita fama da ita, sannan suka dawo, gida. Bayan kwanaki wani abu ya shige gabanta, ihu take kamar zata mutu har ta samu sannan ya fito su Mama Hussainah ba ganin shi fuskar shi tayi jaga-jaga da jini,          Wata irin ukuba take sha, wanda ya sanya ta kara kuncewa tana kiran sunan Omar, wato Abbanah, lokacin da nakira Mama Hussainah. Take gaya min abinda ya faruwa.     Ban wani damu ba, kawai na turo masu kuɗi me yawa wanda zasu kula da ita.      ......... Ina kwance a jikin shi, sai sake murmushi nake, Gyara min kwanciya yayi yana kallon fuskana yace. "Kafar Mamie za a kuma yanke mata zuwa gwiwarta." Zubur na mike cikin tsoro, tare da rike bakina, dawo dani yayi sannan yace. "Laifin da ta aikata ne yake bibiyar ta, da yau banyi hakuri da halinta ba da naga abinda zai wargaza min farin ciki na, Alhamdulillah."       Haka na cigaba da zubda kwalla, ina jin ba dad'i. Daga haka ban kuma cewa kome ba,       Haka rayuwar mu tayi ta juyawa farin ciki, bakin ciki. Amma daga ɓangaren Mommy kuwa azaba take ci, sai Allah tun tana haukar har ta dawo hankalin ta.     Sai ga Mommy na rokon ta mutu ta huta.....     *** Bayan shekaru biyar.. Zamu je hutu Nigeria, hada kaya nake naji yazo ya rungume ni ta baya, tare da ce min Happy Valentine's day 14 February.         Juyawa nayi na ganshi sanye da han shirt da farin trouser, haka takalmin shi ma, juyawa nayi sannan nace mishi. " Ka manta yau zamu bar kasar nan shine kake wannan abun, idan Yarana suka gani kasa su.". "Eheeeee! Ummi happy valentine day"    Matsar dashi nayi na zuba musu ido da gudu suka fita na cigaba da abinda.        Rungume ni yayi cikin nutsuwa yana cewa. "Kiyi hakuri!" Abinda naso tun tuni ya fada min bai fada ba, sai gashi a duk lokacin da nayi fushi, ina ganin tashin hankalin shi, duk sai ya gigice yayi ta bani hakuri.    .... Ya kuma sa Yaran a gaba har d'akina suka bani hakuri, me yafi haka namiji ya koma mace kai ka koma boss, ba Wai Dan reni ba. A'a sai dan Allah ya bani shi a hannuna ne, ba dukka ba. Dan bai hana idan halin Mazan ya motsa ya zabga min rashin kirki don ranshi.     Mace zaki ga ta haɗu ta haɗa kome, duk yadda takai karshen haduwa wallahi sai kiga namiji ya kafta mata rashin mutunci.              Bai fada min inda zamu fara zuwa ba, sai da muka shirya tsaf, muka fito, tare da shiga jirgi.   Karfe biyu na safiyar talata muna isa kasar korea, zaro ido nayi dan tun a can airport ya sayawa yaran shi manyan manyan kayan sanyi, muna shiga garin ya mika min nawa, da mayafi, muka kasa magana nayi ina kallon shi.       Har muka shiga cikin sai ga Jim da Sheena, tare da yarinyarta. Da sauri muka karasa tare da rungume juna.       Daga nan muka nufi gidan su, inda muka ga tarbar kamar babu gobe, bayan mun huta muna shiga dakin cin abunci. Muna gamawa muka fito.           ........ Kwanan mu goma a can muka nufi, Yemen. Ban san dalilin shi na kawo mu ba, amma ina kyautata zaton sabida Salim me.   Tunda muka isa bai yi wani yunkuri ba, sai kai mu guraren shakatawa, tare da mana sayayya, ranar da muka cika kwana uku.        Salim da Anum sunfi shakuwa, Yayinda kullum suke faɗa da Anuam, kamar zasu cinye junar su dan fada, dariya Yake musu yace min. "Wallahi bani ganin wani abu kawai abinda suke aikatawa kamar Kauna ce me tsafta"     Share batun nayi, dan karshe sai da ya gaya min yana ganin son juna suke, dan a duk lokacin da Anum ta zauna kusa da Salim, Anuam zata iya tureta, shi kuma ya maketa ya gaya mata ai Anum abokiyar shi ce, idan taji haushi tace mishi.       Ugly kawai, tana gaya mishi haka zai taso ya daketa, ban tab'a jin na hana shi ba, sabida kunsancin yayi dai-dai.     Ita kuma Anum abokin fadar ta Ra'uf babban Yaron Aunty Sarinah, Wai ce mishi take ido huɗu, sabida yana saka glass dan.yana da laluran idanu.       Wannan abin dariya yake bani, Kawai dan sun san abokan wasansu, Babana ne dai babu ruwan shi, babban mutum kullum zaka ganshi ya hard'e yana zuba iko, badan Ra'uf da Salim sun girme shi ba ban san ikon da zai yi ba, sak Uncle yake komawa, yayi ta zuba manyance, ko idan yana karatu kanen da Salim suka dame shi sai ya koma d'akina yayi karatun shi baya son fitina sam Ubana kenan, ai gado yayi.        Mun shiga wata mall mun gama sayayya kawai naji Ihun wata mata, da sauri muka isa tana cewa. Don Allah waye yazo mata da Muizzudin dinta, murmushi Uncle yayi tare da zuwa ya amshi hannun Salim, kunsan Halin larabawa da masifar son yaran su.   Binshi take, har muka iso gurin biyan kudi tace kar a karbi kudin shi.           Don Allah ya gaya mata wannan jinin sune?!       Tausayi ta bani na tab'a Uncle.    Kallonta yayi sannan ya mata. "Ki same mu a masaukin mu." Sannan ya fita da yaron, abin tausayi haka tabi bayan mu, har masauki sannan ta kira mijinta da sauran yaran ta, suka zo.    Tunda muka fito da Salim yake kuka, dan yasan mika musu shi zamu yi.         Nima daurewa nake, a hankali Uncle ya ciro abin hannun da Muizzidin yabawa Mah Liqah, sannan ya mika musu takardun shaida tarayya Dan su da Mah liqah, sannan yace. "Kanwata ta rasu, ta bar salim, da sa ran zai hadu da mahaifin shi, daga ganin ku ba sai anyi magana ba, Salim jininku ne, amma bazamu iya baku shi ba, Dan muna tsoron kar mu rasa shi kamar yadda muka rasa Mahaifiyarshi."      "Don Allah! Karku hanamu shi, muma mun rasa mahaifin shi, a wani hatsarin da yayi. Amma kafin nan ya gaya mana, cewa yana da yaro da wata yar Afrika, yasan bazai tashi ba amma da ya nimo ta, don Allah ka bar mana shi wallahi muna kewar shi da mahaifin shi."           "Zamu bar muku shi amma abisa sharadin, nice lawyer shi badan kome ba, sai dan karku hana shi zuwa ga dangin Mahaifiyar shi ga takardun saka hannu ku nimo mana lauyanku."       Haka kuwa aka yi, sannan muka gaya musu zamu tafi Nigeria, domin muna zaune ne a South Africa, idan muka dawo zamu zo daukar shi sabida karatun shi. Babu yadda suka iya, amma wallahi suna haukar son yaron. haka suka saka hannun tare da amincewa.   Sannan suka ce mu biyo su masarautar su na Yemen.              Kai jama'a, yaro da fatan shi a maida shi maraya, dukiya iri na larabawa ba iya, dan haka har wani shirgegen daki aka ware mishi,      Kome na jin dadin rayuwa sun ware mishi, tare da kai shi. Anan muka ci abincin dare da zamu tafi ya rike hannun Anuam. "Yau babu fada ne?!"         Girgiza kai tayi tace. "Baka ganka a katon gida bane kamar castsly, idan nayi fada masu bindiga harbina zasu yi, kawai me zancewa Kaka idan muka je!"        Dariya yayi sannan yace mata. "Kice mata, Insha Allah idan nazo hutu zan kawo mata zinari da diamond, Tunda tace tana son Tayi kwalliya dashi."           Shafa kanshi nayi tare da zuba mishi ido, nace. "Karka yi abinda zai sa ace bazan mai daka gare mu ba, kayi kome da nutsa da kuma ilimi, idan kayi haka, ka kyauta min ka kuma burge ni. Allah yayi maka albarka idan kayi sallah kayi ta saka Amminka da Abbinka a cikin addu'a Allah ya jikan su da rahama."    Dakyar muka bar gidan, sabida yaron yana da shiga rai. ...... washi gari muka koma, ina lura da yaran duk sunyi kewar shi, koda muka isa gidan Nigeria, kowa murna yake da zuwan mu sai tambayar shi aka muka gaya musu yana can masarauta su.            Mun sha hutu da zaga dangin mu, Uncle ya hanani zuwa ganin Mommy, ƙamar zanyi kuka haka nake rokon shi. Dakyar ya dauke mu da yaran muka je.                 Lokacin da muka je, gaskiya Su Mama Hussainah sunyi namijin kokari, Bala'i ta kare ta koma abin tsoro, duk wannan dagawar  babu, sai tsantsan azaba da cutar kanta da tayi. .... Kuka nake bawai na tausayin ta kawai ba, na tsoron Allah nake kawai saboda yadda Allah ya mai da mata sharrinta.           Tunda muka dawo, zazzaɓi ya kamani, dama tun Yemen nake zargin ina da wani cikin, ban yarda ba sai da na fara zazzaɓi da ciwo sosai.    ........ Sati biyu  muka tafi gurin dangin mahaifina, bayan naga abinda Uncle yayi musu na cigaba,  koda zanyi magana yace min bafa shi yayi ba, dukiyata na karuwanci ya dauka bayan ya tambayi malam ko zai iya gina masalaci da islamiyya shine aka ce eh.          Dariya abin ya bani, kwanan mu daya muka dawo gombe.            ...... Hajiya girma yayi mata rabga, dukda akwai Addinin a jikinta sai abin yazo mata da sauki babu kidimewa babu shiririta, sai ma ibadar da ta kuma mai dashi abokin hiranta.     .ita dama addini da ibada, baka gane tasirin shi sai girma ya cimaka, duk dattijon da ya koma ba banza zaka samu bai gina zuciyarshi da kwakwalwar shi da ibada bace sai girma yazo kiga ana sake layi.         Toh yaranta batayi kyau ba, amma aka gina farkon da tubalin  addini sai ka samu karshen tayi karko, itama Mommy abinda ta rasa kenan, da ta samu kyakyawan toshe karshen da zai yi kyau koda tsakiyar bata gyaru ba.       Abinda ya kwaci Mamie ta gyara alakarta da Allah, shi yasa karshen bai mata muni ba, aka batar da datse sassan jikin ta.            ......wata biyu cib muka yi sannan muka koma, SA. Bayan kakan Salim da Yan uwan baban shi sun kawo shi dan since ba sai mun bata kuɗin jirgi ba zasu kawo shi.      Tunda ya dawo na fahimci, ya kwaso al'adar kakanni shi, murmushi nayi toh ya za ayi ai jinin sarauta ke yawo a jikin shi. Sosai na sakewa yarana muna raba matsalar mu dasu, bamu takura su ba.         Ko dawowar mun nan wai na hada master Uncle yake so, ga cikin da yazo ba zata.      Yaran Khuwailah uku itama, Yaran Mah Naz, biyu.           Yaran Dilshad uku, Da Asood tana auren Ahmed dan gidan Baffa Ibrahim.         ---- A can kuwa dangin Linah, Yan uwan baban su, ne suka tashi tsaye da addu'a akan Allah ya dawo musu da hankalin dan uwansu jikin shi bayan dama shima haka yake da mugun hali.     Linah kan haka halinta ya tafi da ita, dan tana nan amma kamar bata san kome ba.     Mamawo kuwa yawan jini domin yaranta sun sanya mata bakin ciki da damuwa, daya Yaronta an kama shi da kisan kai, aka rufe shi dayan kuma garin fada akan budurwa aka kashe shi.       Sai wanda Linah take bi, yake dan shaye shaye. Dole ciwon zuciya ya kamata....    Dama wannan tabbatacciya, ce kana niman zuri'a ta gari ka samu mace ta gari, duk da nasan nima na tab'a bariki, toh amma kulluma addu'o'in nake akan yarana maza da matan, dan dukkan su laifi daya suke aikatawa. Shi yasa kome suka yi nake bin diddingin suke yi.         ---- Alhamdulillah wannan karon da kaina na haihu, inda na haifi da namiji, me kama dani, tunda Uncle Yayi min wayo, duk masu kama da shi nake juye mishi.        A can  gida Gombe anyi suna a gurin mu kuma walima ya shirya mana.     ....... Bayan shekara biyu abinda nake burin zama, ya tabbata cikakkiyar Lauyan me kare hakkin mata, kamar yadda nayi fatan na zama me cikakken nasara, da taimakawan mijina na zama jarumar mace, na kuma samu nasarar daukaka kimata Sosai.       Dan ko da muka dawo, Mommy nacan na fama da azabar duniya,  watan mu goma da dawowa Allah ya amshin rayuwar Hajiya, mace me addini da sanin ya kamata, nafi kowa kuka.      Yarana ban tsannanta musu ba, shi yasa kome ya faru zasu zo su gaya min Ummi kaza Ummi kaza.      Duk wanda yake aikata sharri Allah ya mai da mishi abin shi, naje har Yola nayiwa Ammin Amrah godiya, sannan nace yanzun bana ganin Umma Zuljah, ta mika min godiyatabda Fatah Alkhairi.         Mijina jarumi ne, wanda ya haɗa hakuri da sanin darajata, wata asabar mun je Super market, muka hadu da wata mata, tana bin yaran da kallo.    Daga baya na Uncle ƴace. "Dr Mayah Malik! Ga mata na, Brrst Yumnah Omar Ahmad da yaran mu, Faruq wancan, A'isha da Fatimah, Abubakar Sadeeq, shine karamin yaron mu."   Tayi farin ciki sosai, sannan ta gabatar da yarta mai suna Seerat sai karamin da tasanya mishi sunan Uncle, Shima Halwani.                   Bayan mun musayan Number ne, muka dawo gida.              ---- Ina kwance a jikin shi, tare da rike hannun juna yace min. "Saura me ya rage baki cimma ba?!"        "Babu komai! Kawai ka yafewa Mommy da Linah abinda suka mana shine abinda rage min."        "Toh Na yafe musu shikenan!" " Ba shikenan bane baka ga yadda Allah ya mai dasu bane, wallahi nashi yafi su daraja, masu kula su, dan babu yadda zasu yi dasune amma da sun gudu, shi yasa nake biyan kudi a cigaba da kula min da Mommy, toh da ta koma sai Allah, wannan ai damuwa ce, da kanka ka kirkiro abinda zai kashe ka da ranka, gashi fatar mutuwa take amma taki zuwa." .... "Eh ai gwara ta rayu amma cikin ukubar rayuwa," "Kai Uncle! Mamata ce fa!" "Toh ita Mamie baki ga bana jin kome dan ciwon sugarta na cinyeta, da a lokacin da nake bukatar ta, ta bani kulawa wallahi da haka bai faru ba.      Nono ta hanani, abinda yasa ma nake tausayin ta sabida dawainiyyar ciki da kuma Haihuwa, kinsan darajar nonon uwa ai, tunda kin shayar, me yasa idan kina Shayarwa mai damunki da akula min da Yarana. .  Sabida na rasa nonon uwa, dan haka Malama bar wadancan matan abinda suka shuka suka gurba dai-daiwa dai-da."      "Toh Allah yasa muyi kyakyawan karshe, rayuwar babu wata ma'ana da fa'ida, babu amfanin kayi abinda zai zame maka fitina a rayuwar ka, daga ni har kai mun ji jiki, da iyayen mu mata, Allah sarki Abbanah kashe shi tayi.               Ko da hakkin shi ma ya ishe Mommy ganin Bala'i a rayuwarta. Gashi dai duniyar ta samu ya tafi a banza, ta tara ya watse bata ci ba, ya lalace. Ni da taso lalatawa gashi nice a rayen tare da zuri'ata.      Ya Allah! make the Best of my life. The Last part. And make my best deed last deed   And My best day in which I mean" "Amin Ya Allah,Amin Yumnah! Matar Tsoho da furfura."   "Da gaske ka tsufa, toh bari naji Super J Dinka ko bazata yi aiki bane"     Dariya muka yi baki, daya. Rayuwa ba sauki, amma idan ka nemi sauki Ubangiji yana da sauki sosai.    Salim dangin mahaifin shi na kawo shi, ganin mu ba laifi.     Tako ina kome yayi daidai rayuwa baki dayanta hakuri ce..... Alhamdulillah Nagode sosai a nan na kawo karshen Labarin Yumnah da Halwani... Na fara rubutawa ranar 23/ July 2020/ Na gama 29/August/ 2020! Banda matsalolin da suka shigo da tuni na dire alkalamin....... Allah ya had'a mu a karashin Kwarkwarah, Insha Allah... Nagode sosai Mommys and Auntie's, na gode da bani kwarin gwiwa sosai, Ni kaina nasan bazan iya tafiya babu kune nagode 🤝 sosai Gaisuwa gareku Manyan MATA 😍🌹 Ku tanadi tissue da hanky..... Domin alkalamin kaddarar Jannart.....zai iya girgiza zukatan masoyanta.... #Mai_Dambujeeeee