[4/24, 8:07 PM] Zarah Bae: 👄 *A DALILIN ƳAR TSUNTUWA*👄 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* *RUBUTAWA:* *PATEEMA XAHRA LAWAL* _BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM_ 🅿 1_5 Tafiya take tare da kuka tanayi tana waege-waege tamkar wata mara gaskiya. Duk inda ta wuce binta ake da kallo tamkar wata mahaukaciya,uniform din dake jikinta is very dirty. Ananne tasamu wani masallaci tafake dukda bawani fakewa tayiba sbd ruwa ake tamkar d bakin qwarya,don haka ruwan yanadukanta daedae musali. ****** Hakimce yake a set din baya,babban mutumne mae kimanin shekaru sittin ba biyu a duniya, Wani matashin Saurayi kejansa a motar qirar *Prado* Wanda suke kama d wannan mutum koba tambayaba kasan 'da da mahaepi ne,bazaewuce shekara 33 ba a duniya kyawawa ne first class gunin ban sha'awa. "Shuraem" dakata! Umarnin da yabashi kenan. Tuni yaja burki yatsaya tare d juyowa yadube mahaepinnasa , yace Abbiey meyaparune? Alh basheer yace "kasa ido kagani temakon danasaba shine xanyi...... Kokafin yace wani abu ya balle murfin motar yafita, Shuraem yabi bayansa. Koda Alh BAsheer suka qarisa sunciddata kwance tamkar bata numfashi,cux ruwan yamata dukane matuqa. Cikin daga murya Abbiey yace" maxa kadauketa kasata a mota muje hospital mafi kusa damu,,,,dasauri yadauketa suka wuce A B U teaching hospital Tudun wadan xaria. ****** Ansamata drip tare d alluran bacci.Dr Ahmad shine yafito tare da goge zupan daya fitomae yadubesu yace Alhj kaene mahaepinta? Bakin Abbiey na rawa yace"Eah Dr nine! Dr Ahmad yace OK kusameni a office,Abbiey yace"OK babu damuwa muje. Haka suka shiga office yadubesu tare da cewa have a sit Alhj ,byn sun xaunane yadubesu daya byn daya yace to mgnr gsky Alhj yarinyanku tana fama da hypertension da nermonia.....beqarasaba Abbiey yace"watttt? Dr Ahmad yace ofcourse Alhj abinciken da mukayi tana fama d yunwa da damuwa nayi mamaki da ulcer baekamata va. Shidae Abbiey banda goge zufa bb abinda yake, shuraem ko baxakace yana office dinba cux yana Abu like bb ruwansa a haka don bayason Abbiey yamasa fadane. Abbiey yace yanxu Dr wat's solution pls? Dr Ahmad yace no problem Alhj calm down xata samu sauqi idan tanashan drugs sannan ana kwantarmata d hankali to komae xaetafi yanda akeso. Abbiey yace to shikenan Dr tnx so much tare da shaking hand,Dr Ahmad yace bb damuwa alhj nansuka fita dg office din sukaje sallar isha'i ***** Bayan sundawo ne dg sallah abbiey yaciro waya xaekira hjy hapsat wato mahaepiyar shuraem,shuraem ne yadubi mahaepinsa yace "abbiey nakira ummie nasanar mata tace gasunan tare dasu fadeela. Kae kawae abbiey ya iya dagama shuraem cux yana cikin damuwa. Ba'afi 10 mint ba tsakani saega shigowar hjy hapsat a hargitse tare da yammatan yaranta kyawawa dukda su ma fararene basu kae Kyan shuraem ba saedae hausawa nacewa jini daya yawuce wasan yaro. Tadube abbiey race" wae wanene bashi da lpy alhj?muryarta a hargitse kuma face NATA a gintse yake b yabo bb fallasa. Abbiey yace "har kun qariso? Ummiey tace uhm ae xuwa yaxamemun dole tunda shuraem yakirani yamun bynin komae. Wlh alhj bari kaji baxaka shigamun gida da YAR tsutunwaba sbd masifa ne , A dalilin yar tsutunwa wani masifane ba a gani ? Inah baxan lamuntaba dama dalilinda yasa kaga nazo don nasanarma ne bawae don duba yar tsintuwa ba ehee! Taqarishe mgnr ranta abace. Abbiey yasauke a jiyan xuciya yace" wae hjy dakike ta wannan babatun wayace maki yar tsuntuwa ce? Kuma mgnr gida aedae naga gida nawane koh? To bari kiji kikiyayeni da wannan bnxar halayennaki. Kae kuma yanuna shuraem " dakakirata ka sanar da ita ka fada mata don ta dake nine ko yah? Shidae ya sunkuyar da kae like munafuki baece komaeba. Hjy hapsat tace "to ae gaskiya ce inbanda masifa meye na dauko yar tsintuwa cikinmu ? nidae kam.....bata qarasa ba abbiey yace" hjy hapsat falyaqul khaeran au liyasmut plss! Daya dg cikin qannin Shuraem wato fadeela ta dubi ummiey tace"Ummiey don Allah kidena wannan halin wallahi bashi da kyau pls,cikin sanyin murya tayi maganar. Hjy hapsat tadubeta tare da bude baki sae kace aunty asmeey idan tana bacci......fareeda tace"gsky ne ummiey abinda fadeela tace miki. Pls ummiey kidena don allah. Tuni Ummiey tahau latso ha waye tareda fashewa d kuka , aedama nasan Baku sona dama duk cikinku maesona shuraem ne,amma daga Ku har aeysha ba qaunata kukeba!ta cigaba tare da share hawaye. Abbiey yace"wlh yayanki suna sonki gsky ce suke fada miki kekuma bakison gsky. Hjy hapsat bata sake mgn ba tafita fuuuu ko kan su fadeela batabiba _Wannan kenan_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* [4/24, 8:07 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* *RUBUTAWA:* *PATEEMA XAHRA LAWAL* 🅿:5-6 Asalinsu Alhj Basheer yan maradi ne dake qasar Nijar, Kasuwanci yakawo mahaepinsu qasar Nigeria. Allah dae yasa abincinshi yana Nigeria ne,shikenan. Garin business dinshine na raquma yahadu da hajja agarin zaria. Sunan hajja Asma'u su yan garin bauchi ne mahaepinsu kuma makiyayine,shima zama yakawo shi zaria nandai suka hadu da juna akayi magana ya auri hajja. Shikuma sunanshi abdulbaseed,saide suna kiranshi da lamido,Watan hajja biyu a gidan miji tasamu ciki, alhamdulillah ranar wannan family sunkasance cikin farin ciki. Dalilin hakane lamido yashirya don zuwa sanarma yan uwansa abun alkhaerin daya faru,tunda lamido yabar gida ba'asake jin labarinsa ba,ta dalilin hakan hajja ta Shiga damuwa matuqa don saeda tayi qaramin hauka. Iyayenta sukazo suka dauketa suka maedata gabansu,ahaka akadunga raenon cikin tare da nunamasa so da qauna da kulawa. After 8 month hajja tahaefi danta mai matuqar kyau da shiga rai,anyi suna nagani nafada SBD mahaipin hajja ita kadai ya mallaka matsayin diya don haka suka kasance cikin farin ciki da samun new baby,da lokacin suna yazago akasama yaro Basheer sunan mahaipin hajja. ******* After 36 years. Wani gida nahango a garin zaria anata shagalin biki daga gani kaekasan namasu haline,shiyasani leqawa Donna dauko rahoto. kai! Ashe bikine da gaske kuma naga wani matashi da bazaewuce 36 years ba da dressing irin na ango. Idan idona ba Matsala yasamuba kaman biki ake don naji manyan mutane maza sunata miqama wani saurayi hannu tare da fadin"congrat Alhj Basheer. Ashe Alhj Basheer yayi aure? Lallai jiya ba yauba. Alhj Basheer dai yatare da amryarsa a zaria yar qwarbai. Bayan ya girma ya fara karatu a A B U samaru yana karantar business administration byn yagama karatunsa ne yapita da sakamon first class,shine aka daukeshi scholarship qasar saudiyya,sannan anabashi albashinshi mai tsoka. Dubara yayi irin namu na Fulani yafara business da qasar Kuwait-finest,Allah kuma yasama business din albarka sana'ar gishiri,kafin kace me har yazama wani Abu shine yayi aure tare da matansa ya gina gidansa a gaskiya layout. Ya aure matansa maisuna hapsat yar gidan wani lecturer dake U P E wato(Nuhu bamalli poly technic zaria), hapsat halayyanta sai ahankali duk dah mahaipinta lecturer ne saidai bata task tare da mahepinnata ba,basu tare da mahaipiyanta sun rabu don haka tunda tataso take wajen mahaipiyarta a gyallesu,kuma tun tasowarta taga mahaipiyarta na sana'ar gwanjo. Da tafara girma idonta yabude tafara take taken qin talaka da kuma temako,Sam bataso taga antemaki wani,don haka ne bata jituwa d uwarta da yayanta. Saita koma hannun mahaipinta nan tacigaba da rayuwa, tahadu da Alhj Basheer sukayi aure kamar su hadiye juna don hapsat akwai iya soyayya. *CIGABAN LABARI* Jumaimah CE zaune a cikin bedroom da alamu sallah ta idar yana addou'o'i,addu'ah take but kuka take,tare da tunanin Amminta fadi take aranta"INA ammi na? Wani hali take ciki? A'ina zanganta ni jumaimah??? Wayyo Allah na ammi nah me qaunata,ya Allah yanuna mun me adduk Inda kike. Tayi maganar tare da zubda tears masu zafi matuqah. Batasan anshigo dakinba,saedai kawai taji anda fa mata kafada a firgice tajuyo tare da goge tears din. Fareeda ce,ta dubeta tare da cewa maikyau meyafaru kuma?meya sameki ?? Tayi smile Wanda daka ganshi kasan yaqene kurum,tace"babu komai aunty. Fareeda tace wane irin babau komai?bayan nazo nasameki kina goge tears? Still murmushi tasakeyi tace "aunty Allah babu komai,fareeda tace toh shikenan kizo hajja nakira,kafinnan ga kayanan kisa koh? Jumaimah tace toh aunty fareeda tnx. Fareeda ta miqe ta fita. Itakuma jumaimah tashiga badroom tare da sake watsa ruwa tafito tadauki kayan tasaka,Pakistan ne wando da veil din blue black ne,veil din yaji duwatsu pink,rigar kuma pink ce mai gajeren hannu tayi kyau matuqa,tasamu platshoe pink ta zira. Gsky fadin irin kyanda tayi wasting time ne,waidama jumaimah haka takeda diri mai kyau da daukar hankali??? Bayan tagama abinda take tapito paloor. Ai su hajja tsayawa sukai kallonta. Hajja tace masha Allah jummy kinyi kyau(dayake haka hajja take cemata,cux tace sunanta wahala yake bata sosai),kinyimun kama da wata fuska saida narasa gane fuskar. Fareeda da fadeela suka dubeta wow sis kinganki ne? Kinyi kyau matuqa like shonikha shoonah ta indiya,jumaimah ita dai banda murmushi babu abinda takeyi. Tasamu daya daga cikin kujerun ta zauna. Wajejen five fadeela tamiqe tace hajja bari nashiga kitchen,meza'a girkane? Hajja tace "nibansaniba Ku girka abu medadi domin ko nace kuyi tuwo bayi zakuyiba. Jumaimah tamiqe tare da cewa,aunty fadeela muje intayaki. Bayan sushiga kitchen ne fadeela tace" nibanma San mezamu dafa ba,jumaimah tace,bari ni nayi aunty kizuba eyes naki kigani. Idan babu damuwa muyi alalen shinkafa. Fareeda ta dulalo ido cikin mamaki tace,alalen shikafa kuma jumaimah!? Jumaimah tace"Eah aunty. Fareeda tace anya kuwa jumaimah zaiyi dadi kuwa? Tace Eh mana aunty bari nayi. Fareeda tace"dame-dame za'a buqata? Jumaimah tace,ABIN BUKATA Shinkafa ta tuwo Kwai Nama Hanta Attaruhu Albasa Magi Gishiri Curry Main gyada. Aunty fareeda tace,OK bari nakwaso miki kayayyakin mufara gyara na gyara koh? Jumaimah tace"toh aunty. Sukafara aiki bayan sukammala komai ne suka fara hada delicious food nasu, Wanda kafin kace mene, qamshi yagama bade gida. A can paloor fareeda ce kecema hajja,ae hajja haka fadeela take idan tana girki qamshi ya dume gida,but da zata gama ko kare bazai iya Ciba. Hajja tace, toh bagwanda ita tana ta6ukawa ba? Ke uwar mikikeyi bnda kici kikwanta kifara latse Latsen waya? Fareeda tace,hajja ni kike gwasalewa ngd. Hajja tayi banza da ita tare da shigewa bedroom dinta. _Wae inah ya shuraaim ne_?? ***** Koda shuraaim ya isa gidansa dake G R A,kae gsky masha Allah gida yayi kyau,gini akeyi a wannan zamanin tamkar baza'a mutu ba. Yayi horn megadi yazo ya bude masa gate,bayan shigane ya isa parking space tare da Adana motar ajerin sauran motocin. Wata matashiyar mata nagani zaune a dayan kujerun dake paloor,tana rungume d wani yaro a hannunta,bazata wuce 26-27 years,fara ce tanada kyanta daidai na kwatance. Koda shuraaim yaqaruso da sauri wajenta ya nupa tare da cewa"lafiya cweat N?meyasemi junior ne?? Ni'imah tace kaganshi husbeey tunda ka fita besake barinmu munyi sukuniba tayi mgnr tare da shafa sajen mijinnata,fuskarta dauke da murmushi tace, I love yhu my husbeey. Murmushi shuraaim yayi yayi I love yhu my Ni'ima inasonki fiye da komai a rayuwata,Ke ta dabance a cikin mata. Tayi dariya tare da cewa muje kayi wanka kazo kaci abinci koh?tunda Junior yayi bacci. Shuraaim yace,yes ma muje. Suka hau stairs din,sukaje bedroom nashi ita kuma ta wuce badroom tahada masa ruwan wanna tafito mai da towel tamiqa masa. Yadubeta tare da murmushi saida point na kumatunshi ya lotsa cux shuraaim duk inda namiji yakai to shima yakai,babu qarya. Cweat N bazaki tayani bane?yayi maganar tare da qoqarin kamo matannasa. Cikin dariya ta zille Tayi hanyar fita,saida takai bakin qofa tace"bazan tayakaba salon kakuma sani inyi wani wankan? Murmushi yayi tare da qoqarin cafko ta,a guje ta sakko daga kan stairs din tayi hanyar kitchen. Dining taje tare da jera kayan abinci,sakwara tayi da miyar Ogun,dayar wermar din kuma papersoup ne da hanta sai kayan fruit data yayyanka masa a plate. Alamun sakkowanshi taji dasauri tadaga kanta tare da kallon inda yake tahowa. A ranta fadi take tubara kallah-masha Allah,mijina yafi nakowa,ta manta yazo saidai taji ana hura mata iska mai dadi a face,da Sauri tadawo DG tunaninta. Yace"Cweat N tunanin mekikeyi ne?tayi dariya tace,mijina kenan. Godiya nakema Allah da yabani miji kaman ka,saidai matsalarka daya ce taqin talaka. A take anan shuraaim yahade rai kaikace beta6a dariya ba yace"zakifara koh?wai meyasa ni'ima kin rainani ne? Ni'ima tayi dariya tace"haba husbeey maida wuqar daga fadar gsky?to Allah yabaka haquri. Kuma maganar raini dama tsakanin mata da miji akwaishi mana. But kadena pls,tunda bakason gsky kayahaquri mijin ni'ima ita kadai. Murmushin gefen baki yayi tare da cewa,yhu re not serious. Waya cemiki kekadaice? Aetuni ni'ima tasha mur,bata sake magana ba tayi saving nashi tare da ajemai abincin itama taja kujeran ta zauna. Shuraaim yace"yaukuma baza'ayi feeding nawa bane? Ita dai bata ce cikankaba. Da ya lura fushi take sai yadawo kusa da ita yace haba matar shuraaim Ke kadaice fah daga Ke bbu qari. Murmushi tayi tare da yamutsa sumar kansa da ya kwanta yayi luff gunin ban sha'awa,yace ya babynah? Yayi maganar tare da shafa cikinta Dan 6 month yace,kinji koh yaji motsin daddyn shi yafara mutsi shima. Dariya ni'ima tayi tare da cewa,oya zo nayi feeding naka don ni bacci nakeji da wuri yau. Shuraaim yace OK ma. Tana bashi abinci ta tambayeshi inda yaje don tajishi shiru,a take anan ya sanarmata da duk abinda yafaru,a ranta kuwa fadi take kai gaskiya ummiey tana abunda baidaceba,but a fili saita furta Allah sarki,Allah yabata lafiya. Baice komaiba itama bata sake magana ba, tacigaba da feeding nashi sannan ta gyara wajen suka hau sama tare da shigewa bedroom, kowannensu bayan yayi brush sukayi alwalah. Readers duk halayen shuraaim babu naqi sai qyamar talaka da yake,amma yanada temako sasai,qa'ida ne idan zazu kwanta saiya sasu sunyi alwala. Ni'imah ta kwanta tare da Jan blancket tace nyte husbeey,Yace OK nyte. Nizanyi aiki a laptop kinji matar shuraaim yayi mgnr tare da dajan hancinta. *_Ur lovely Xahran kuce pan's_* ❤💞💕 [4/24, 8:08 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* *RUBUTAWA:* *PATEEMA XAHRA LAWAL* 🅿: 7-8 Jumaimah CE suka fito daga kitchen ita da fadeela,hannunsu riqe da warmers guda biyu tareda plate da spoons. Suka aje a falo,fareeda tadubi fadeela tace" uhm sis Allah yasa kinyi mana abun arziqi. Fadeela ita dai bata CE komaiba face nata dauke da smile, jumaimah tace,aunty kenan to baseki bude warmers din kigani ba. Fareeda tace "yanzu kuwa tamiqa hannu tare da qoqarin janyo daya daga cikin kulolin. Da sauri fadeela tajasu gabanta tare da cewa,lallaima yarinyar nan wlh bazaki budeba kijira hajja tazo tukuna. Bayan hajja tazo sungama cin abinci hajja da fareeda babu abinda suke sai santi,hajja ta dubi jumaimah tace, jummy kewa yakoya miki wannan alalen shinkafar? Jumaimah tayi murmushi tare da nodding kanta tace, hajja mommah na ta koyamun. Hajja tace,oh nikuwa bamu tambayeki garin da kikeba. Koda anjima yaron nan zaizo yace ya tambayeki(reader's wai alhj basheer ne yaron) fareeda ta dubi hajja tace,kai gaskiya hajja abinda kike beda cewa abbiey dinnamu ne yaron?tayi maganar tare da murguda baki. Hajja tamiqo mata bugu ta kauce,ai ke fareeda ja'irar yarinya CE kagamun ja'ira. Sudai su jumaimah sai dariya suke,itako fareeda ta gudu daki da wayarta a hannu. Aljanar waya kawai,hajja ta fada. Hajja tajuyo kan jumaimah,jummy kinji abinda nace koh? Eh hajja naji Allah yakaimu anjiman. Suka amsa gaba dayansu da Ameen. Before sallar isha'i abbiey yashigo gidan hajja suka gaisa. Hajja wai ina yarannaki ne? Suna daki yanzu haka basuji shigowarka bane daka gansu. OK to shikenan bari naje masallaci sainadawo muyi magana akan yarinyar nan. Hajja tace,toh adawo lafiya. Abbiey ne zaune a falon hajja tare da su fareeda da jumaimah sai hajja,bayan sungama gaisheshine yadubi jumaimah yace,jumaimah zamuso jin labarinki sbd yakamata ace kina gaban iyayenki yanzu haka,sannan munason jin dalilin da yasa kika rabu da iyayenki,yadubi hajja yace,koba hakaba? Gaskiya ne hajja ta fada. To don haka kifadama tsakaninki da Allah gaskiya,wacece ke? Ina iyayenki?ke yar wani gari ce? Duk ajere abbiey yayima jumaimah wannan tambayar? Jumaimah taduqar da kai tare da cewa, Asalina. Ni haifaffiyar bauchi ce Abba na shine san turakin bauchi,sunanshi Alhj Habeeb Abdallah San turaki. Kakana shine sarkin fadar bauchi,don haka ni yar sarauta ce ziryan. Matan kakana biyu ne,da hajy sameera da hajy fateema, hajy sameera bata ta6a haihuwa ba. Hajy fateema itace mahaifiyar Abba na,su biyu ne adakinsu shida qanwarsa Adda safiyya. Mahaifina ya aure mahaifiyata ne,ita kuma haifaffiyar maradi ce saidai suna zaune a kano ita da iyayenta,kuma iyayenta ita kadai suka Haifa a duniya shiyasa suka dauki son duniya suka dora akanta. Mahaifiyar mommah na yar Maiduguri ce kuma shuwa Arab ce, sunan mommah na maryam. Anyi bikin mommah na da Abba na Wanda saida garin bauchi ya'amsa. Alhamdulillah yan uwan Abba na suna son mommah na dai dai gwargwado. Iyayenta kafin su haifeni saida suka dade shekara bakwai sannan mommah na tasamu ciki, kwatanta irin farin cikin da family dinnan sukayi wasting time ne,don har 'yar qwarya-qwaryan walima akayi. After nine month mommah na tahaifeni,iyayenta suna sona matuqah Abba na jiyake kaman zehadiyeni don so,ranar suna yazagayo naci sunan kakata na wajen uba,but saisuka sakaya suna kirana da jumaimah. Duk Inda zaka ga Abba na saika ganni,abinda kerabani dashi shan nono. Inada seven years nayi saukar qur'ani, shekara ta goma amma saikace mai shekara sha wani Abu, Rayuwar family namu abin sha'awa ne ga kowa,babu abinda ban iyaba don mommah na takoyamun saidai abinda ba'arasaba,munada yar aiki wacce tuntasowata gidan nasanta sosai komai mommah na ita take sawa,but ni jinina da nata Sam bai haduba tana nunamun kulawa but banagani Sam,mommah na tashamun fada akanta harta gaji,akwai wata rana data dungamun fada naje wajen Abba na ina kuka na fadamasa,haka yashigo yadungama mommah na fada yakuma ce zai sallami rabi a aiki da qyar mommah na tashawo Kansa yahaqura. After six years. Nadawo daga school watarana na cidda mommah na da Abba na suna fada Wanda tun tasowata banta ba ganinsu suna cacan bakiba sai ranar,koda nashigo falo tare da sallama suka juyo suna kallona,duk cikansu babu Wanda ya amsa. Abinda na fahimata da iyayenta nawa shine kamar basuso nasan abinda yafaru tsakaninsu ba,kowanne daga cikinsu basu amsa sallamata ba,Abba na yayi hanyar part dinsa. Itakuma mommah na anan tadurqushe tasaki kuka, da Sauri tare da sassarfa na yarda school bag dina tare da qarisawa Inda take nace,mommah meyafaru ne?bata cemun komaiba tamiqe tare da shigewa part dinta. Ranar haka na yini sukuku,duk Wanda na Tara a cikinsu babu sauqi,akwana atashi. Bayan kwana biyu ina zaune kusa mommah na,ita kuma aunty rabi (mai aiki) tana gefenata suna hira,mommah na tadubeni tace,jumaimah danbamu waje inason magana da auntynki ne,qoqarin miqewa,aunty Rabi tace karkidamu uwar dakina ai babu matsala jumaimah base tatashi ba. Mommah na tadubi aunty rabi tace,wani magana nakeso muyi,kuma inason kibani shawara,sannan sirri ne,ko kafin aunty rabi tace wani Abu wayar mommah na yadauki qara(alamun kira)bayan ta gama ne ta dubeni tace kitashi kike abban ki nanemanki. Miqewa nayi tare da cewa toh, nanufi wajen Abba na,don haka bansan mesuka tattaunaba. Abba na naraka gidan adda safiyya tayi murna sosai tarasa Inda xata ajemu,ta dubi Abba na tace,daga ina kuke ne haka yaya? Kingammu daga gida Mike, fura mukaje siyowa sai Pringles na mamanki. Ah! Lallai shuraimah kedai kinason Pringles koh ? Dariya nayi nace eh Adda inaso sosai,tayi dariya tare da fadin gaskiya ne ga alamu nan. Inah kabarmun aminiyata?wato mommah na take nufi. Abba yace tana gida,bari muzo mutafi Sauri Mike,saboda ba dadewa zamuyiba shiyasa ma kikaga nashigo, Adda safiyya tace,toh aina gode wallahi,jumaimah bari Nazo. Tashiga daki ta dakko min turaruka da yan kunnaye,godiya na mata muka tafi. Yauma kamar kullum nadawo school a gajiye don haka direct kitchen nawuce,sai dai banga mommah ba,sai na wuce main falor babu kowa. Danaga haka saina nufi bedroom dinta kaitsaye,tun kafin ta Shiga tafara jiyo magana qasa- qasa,kuma kamar muryan mommah Dana aunty rabi, Suna magana. Leqawa nayi tare da tura kunnena jikin qofar,sainaji aunty rabi na cema mommah kinga wannan kirinqa samishi a cikin miya,rubutu ne da yaji addu'o'i kalakala na kariya, kinsan kakana riqaqqen malamin allo ne,wannan kuma nakine kullum da daddare idan kinyi wanka kingama kimtsa wa zaki turakanshi sai kidunga shafawa duk jikinki. Amma fah da sharadi kada kiyi gajin haquri,ko kinga bai canza ba kada kidamu a hankali zaidawo hayyacinshi,domin ance farraqu ake neman ayi muku. Don haka ta Allah bata mutumba babu temakon da bazan mikiba uwar dakina. Mommah na cike da farin ciki ta rungume aunty rabi tare da cewa dagaske rabi zaidaina wulaqantani muddin nayi haquri?aunty rabi tace sosaima ai kinada haquri uwar dakina saidai nace kiqara,kuma babu abinda bazanyi akankiba. Mommah na tace nagode nagode rabi sosai. Saboda farin ciki hartana bata kyautar galleliyar lace dinta Dan 30k. Aunty rabi tayi murna matuqa tayi godiya harda kuka, Momma na tace,babu komai rabi zanyimaki mafiyin wannanma. Nidai ina tsaye inajinsu haka kawai jikina yabani wannan abun da aunty rabi takawoma mommah na ba alheri bane,qwallah ne yatarumin a ido. Sai kurum nashiga dakin tare da sallama. Duk cikansu sun tsargu da ganina,mommah na tadubeni, A'ah jumaiman mommah meyafaru naga kina kuka?nace mommah kaina me ciwo run a school. Ayya sannu jeki shirya kiwatsa ruwa zakiji dadi,inji mommah. Saikizo kici abinci kiyi sallah kisha magani,OK mommah na nafada tare da miqewa(first time kenan na rayuwata Dana ta6ama mahaifiyata qarya). Aunty rabi tace Allah sarki uwar dakina sannu Allah yaqara sauqi,bancemata cikankiba na fita. Duk abinda akasa mommah na yi game da magani tayi,but kullum matsalarsu da Abba na qara gaba yake,gashi kwana biyunnan aunty rabi tarage shigowa gidanmu don haka mommah na tashiga damuwa. Satin aunty rabi biyu rabonta da gidammu,saida tacika sati biyu sannan tazo,mommah na tayi farin cikin zuwanta don haka ne tasameta tayimata maganar abinda kefaruwa. Budar bakin aunty rabi saicewa mommah tayi,uwar dakina kiyi haquri kowa nsnda kika ganshi haquri yake,ni wallahi na gaji da wahala. Da Sauri mommah tadubi aunty rabi don ta firgita da kalamanta tace,rabi!kinsan kuwa da wacce kike magana? Koko baki da lafiya ne? Aunty rabi tace,a'ah uwar dakina lafiyata qalau ba cutar haukane daniba,kuma gaskiya nafada miki nima nan fama nakeda tawa damuwar,don mijina yamun saki ukku 3 cur,kekoh gwanda dake naki auren girgidi yake beriga daya guntuleba. Bata sake maganaba tawuce tabar mommah da sakin baki,cikin mamaki mommah kesake tuno abinda yafaru. Daga qarshema aunty rabi tadena zuwa gidan kwata kwata. Bayan faruwar hakan da sati uku lokacin Abba na yadawo daga Kenya wajen wani abokinsa Baeda lafiya. Rayuwarsu takoma kadaran kadahan tsakanin mommah na da Abba, kullum tambayar kaina nake meyafaru ne lokaci guda familyn mu take nemar watsewa? Rayuwata tana Neman canzawa,sbd dama banda qawa ni. Yaran Adda safiyya uku ne kuma duka mata biyu sunyi sure da aunty zainab(Zee zee) da aunty humairah(xayyesherth) sai qaramarsu sameera(meera) dake boarding school a Zaria basawa F G G C BASAWA ita kuma qanwata ce. Watarana muna dinning gabadaya muna cin abinci,Abba na yadubi mommah yace,wai kwana biyu ina rabi ne? Cikin mamaki mommah tadago tadubi Abba na, tace abban jumaimah kaida bakason kabude ido kaga rabi a gidannan shine yau kake tambayarta? Kada kamanta katsani rabi ,bakason zamammu da ita,kaqare kace *_A DALILIN YAR TSUNTUWA_* ana fuskantar matsaloli a rayuwa,but shine yau kake tambayarta??? _lallai akwai lauje cikin Nadi mommah kibincika_ Ina godiya readers da bani qarfin gwiwa Allah yasaka muku da alkhaeri🙏🏼🙏🏼🙏🏼🙏🏼 *sis Fatima Zahra Eyman da bazarki nake rawa*💃🏽💃🏽💃🏽💃 *Pateema Xahra Lawal* 💕❤😘 [4/24, 8:08 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* 🅿: 9-10 ___Abba na yadubi mommah yace,yanzu inason kifadamin dalilin dayasa bata zuwa shikawai na tambayeki. Mommah tace,nibansan dalilin dayasa tadena zuwa kwana biyu ba,Abba yayi shiru tamkar mainazari yace,wato kinkoreta da baqin halinki koh? Cikin firgici nida mommah muke kallon abba, yace yes kingwada mata halin naki kenan,toh Allah yakyauta yakuma shiryeki. Yafadi hakan tare da miqewa yabar dinning din,abincinda baiciba kenan. Hawayene masu dumi suka zuboma mommah,tashi nayi naje duqa a gabanta tare da riqe hannunta nace,mommah waimeke faruwa ne tsakaninki da Abba na? Wallahi da Sam ba haka kukeba,rayuwar family namu abin sha'awane ga kowa,pls meyasa kukeson tarwatsa gidammu? Mommah tashare tears nata masu zafi tace,jumaimah bansan meke faruwa ba,ban kuma San lepin da nayiwa abban kiba. Pls inaso kije ki tambayeshi lefinda nayimasa,nace toh mommah zanmasa magana insha Allah, kidena kuka nayi maganar tare da hugging nata muryana yana cracking, nace mommah bari naje islamiyya nadawo kinga munada test idan nadawo saina shiga. Mommah tace, to shikenan ki wuce bedroom dina kiduba bedside drawer kiciro 10k asa a asusun marayu. Nace to mommah bye nayi weaving hannuna, itama tace adawo lpy Allah yatsare,Ameen na furta tare da wucewa bedroom nata. After magrib naje falon Abba na tare da zama kusa da legs dinsa nace,Abba na sannu da gida. Kadaran kadahan ya'amsamun abisa da dazai jawoni jikinsa muna magana. Nadubi shi heart dina na beating don Abba na ya canza nace,Abba dama magana nakeso muyi inbabu damuwa. Yace, OK go a head, nace dama ina shiga damuwa ne saboda yanzu abinda ke faruwa tsakaninka da mommah,shine Nazo naji ko tayima lepine. Abba na yadago ya kalleni,to yanzu ita ta aikoki kizo ki tambaye ni ko ya? Nace a ah Abba ko daya, ra'ayi nane kawai,yace to kingani banason qananun magana don haka tashi kije zamuyi magana. Miqewa nayi don tafiya sainatsaya tare da juyowa nace,Abba......maganarce ta maqale dalilin dagamun hannu da yayi yace,jumaimah out! Cikin Saudi hade da sassarfa nafita saga part din. Washegari Abba na befito dinning ba,mommah tace naje nadubashi don ta kira phone nashi switch off,koda naje part nashi a rufe don haka nafito tare da sanarmata,ta gumi tayi jikinta yayi sanyi nace,mommah kawai kimanta da Abba tunda abin hakane,kuma kikira granny ki fada mata,wato (mahaifiyarta)ko Adda safiyya. Mommah ta dubi tare da yaqe tace,jumaimah kenan haryau bakida hankali, yhu re still young,bazaki gane dalilin da yasa bazanfadama hjy ba,riqe sirrin mini shine yafi cancanta ga rayuwar aure,sirri wata abace mai amfani kingane? Nace,Eh mommah nagane sorry,mommah tace,no sorry for ur self. Tashi nayi tare da daukar school bag dina nace momma kinga yanzu kinga muna S.S 3,kuma mun kusa fara waec kinga nayi jamb. School din sae a hankali idan nashirye shiryen candy,mommah tace kuma ahaka za'a cigaba da zuwa harkuyi candy domin naqosa kigama sa wannan mini siket din. Dariya nayi tareda cewa mommah bye,OK bye dear. Koda driver yazo daukana gidansu Alh baba yawuce dani,wato gidansu Abba na. Mutanen gidan sunyi murnan ganina sosai,kuma suka rasa Inda zasu ajeni,hjyn Abba na wacce Mike cema yakumbo tace,ga fura kisha nace,to nagode yakumbo. Hajy babba kishiyar yakumbo tashigo falon yakumbo hannunta dauke da basket tace,lallai kishiyata sai yau kika tuna damu ko? Dariya nayi nace,banmanta dakuba school ne yaboye ni shiyasa kuna lafiya tsaofaffi?dariya mukasa gabadaya dasu nace,ina dayan tsohon ne yaje? Hjy babba tace,yaje gaisheda Alhj ummar abokinshi jiya sunyi accident,nace ayya Allah yabashi lafiya,suka amsa da ameen. Tambaya na mommah sukadinga nace,tana lafiya da dai kamar infada musu abinda ke faruwa saina tuna nasihar mommah na yau da safe. Nace tananan lafiya,kunga Ku qyaleni intafi gida time nawucewa kuma naqosa naje naga mommah na,don haka yakumbo kisakemun furar a jug pls,dariya sukayi hjy babba tace,to me uwa ,nandai nayi sallama da kakannin nawa cike da so da qauna. *_BAYAN KWANA BIYAR_* Mommah zaune a falo ita da jumaimah,jumaimah kanta na cinyar mommah, Pringle's ne a hannunta tana ci. Sallaman Abba ne yasasu miqewa,jumaimah da sauri tatashi ta'amsa briefcase din hannunsa race,Abba sannu da zuwa,yace yawwa jumaimah nasameku lafiya?tace lfy lou wlh Abba, mommah itama isowa tayi Inda yake tace, ur welcome Abban jumaimah. Babu yabo babu fallasa yace,tnx kuna lpy ? Ta'amsa da lpy lou, zama yayi a daya daga cikin kujerun falon,ita kuma mommah tawuce part dinshi don hadamasa ruwan wanka,ita kuma jumaimah tazauna aqasa kusa da qafansa tana bashi labarin taje gidan baba Alhj. Yaji dadi sosai,yace to ya maganar islamiyya?tace Abba na gobe zamu gama Exam na islamiyya yauma zamuje,yace to acigaba da karatu sosai,nace to Abba na. Shiru mukayi saican nace Abba na maganarmu ta rannan fa,duk da heat dina yana beating daurewa nayi kawai ina magana,Abba na dubana yayi jikinshi duk yayi sanyi yace,jumaimah bansan meke damuna ba,mahaifiyarki macace mai haquri,inasonta matuqa but idan nadubeta sainaji tafita cikin raina......cikin sauri nadago nadubeshi nace subhanallah Abba na kasan menene?yace a'ah nace kadunga dagewa da addu'o I. Jumaimah insha Allah tashi kije kiyi shirin islamiyya,miqewa nayi tare da masa sallama nafita. Nadawo islamiyya ban cidda mommah a falo ba don haka direct bedroom dinta na wuce. Koda nashiga hangota nayi a kan gado tana lullube cikin blanket jikinta rawa yake,da sauri na cire hijjab din jikina tare da hawa kan gadon,yaye blanket din yayi jikinta rawa yake ga hawaye da yake tsiyayo mata,nima hawayen nafara tare da cewa,mommah na meyafaru?meyasa meki?cikin kuka nake mata wannan tambayoyin? Bakinta rawa yake tanason magana but kuka yaci qarfinta,qarfin hali tayi tace jumaimah dauki phone dina kikiramun Auntyki safiyya(wato adda safiyya qanwar Abba na). Cikin sauri nasauka daga kan gadon na dauko wayarta nayi dealing number,bayan tadauka ne tayi sallama tareda cewa,aminiyar arziqi kinganni wallahi yanzu nake tunanin kiranki. Cikin muryar kuka nace,Adda ba mommah bane jumaimah CE,da sauri tace,subhanallah jumaimah meke faruwa ne. Adda kiyi sauri kizo mommah ce babu lafiya,tace nakiramata ke. Bata jira abinda zance ba taqatse kiran. Minti ashirin tsakani saiga Adda safiyya tashigo cikin sauri tare da hawa kan gadon tace,aminiyata meyasameki?meke faruwa? Tayi tambayar tare da Dora kan mommah a cinyarta. Daqyar mommah tabude baki tace,aminiya menayiwa Abban jumaimah ne yatsaneni haka?mena masa ne bayasona nida jumaimah? Adda safiyya tace,dama kunsamu sabani ne kedashi? Adda safiyya tace,kiyi magana ba shiruba. Mommah taba Adda safiyya labarin abinda ke faruwa Tass,harda na aunty rabi. Adda safiyya tace,basaida nafada mikiba nace wannan yar aikin taki bata arziqi nace,amma kina qeqashe qasa kikace wai ban fahimceta bane,to aigashinan wayasanima itace keshiga tsakaninku? Mommah tace,a'ah aminiya zato dai zunubi kidena pls. Adda safiyya tace,to kinji halinnaki ba,yanzu ace duk abinda tamiki bai isa yasa ki fahimci komaiba? Mommah tace,ba haka bane Allah. To yanzu meyasa meki hard a yasamiki fever? Atake anan tasake fashewa da kuka tace,aminiya waini abban jumaimah zaimun kishiya!ni? Ba Adda safiyya ba hattani dabansan kushiya ba saida gabana yafadi babu abinda nake fadi sai _INNA LILLAHI WA INNA INNA ILAIHir-RAJI'UN_ Adda safiyya kuwa tsalle tayi gefe guda tare da qurama mommah na ido,tace lallai na miji, na miji hankaka gabansa baqi bayansa fari, na miji riqar qaya. Lallai maza gsky yaya baiwa Kansas adalciba,nikam bansan mezance mikina da ya wuce don Allah kiya haquri don Allah,domin nasanki da haquri bani kadaiba duk Wanda zama yaha daku dashi,nasan da damuwa but don Allah kikwantar da hankalinki kada kisa damuwa a ranki don Allah. Abinda nakeso dake,kada kinuna masa kinshiga damuwa,biyayya kuwa qiqara damtse wallahi Allah sai yayimiki sakayya,ki rabu da na miji, na miji tsinanne ne,kiyahaquri don Allah. Adda safiyya bats bar gidan ba saida ta tabbatar da mommah na tasamu natsuwa,sannan tamata sallama tatafi. Washegari Baba Alhj (Mahaifin Abba na)ya Aiko mommah tazo yana son ganinta. *Readers godiya nake da comment dinku Allah yabar qauna*❤❤❤ _Ur lovely Xahran kuce pans_✍🏼✍🏼✍🏼 [4/24, 8:09 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* _LABARI/RUBIUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿:11-12 Washegari bayan mungama breakfast da wuri muka shirya driver yadaukemu sai gidan baba Alhj. Bayan munji gidan angama gagaisawa da kowa cike da farin ciki da kewar juna,muntarar da Adda safiyya da abbana. A falon baba Alhj duk aka hallara but bndani aciki,bayan anbude taro da addu'ah ne baba Alhj yafara magana kaman haka. Maryam 'yata,mommah tace na'am baba,yace magana nakeso muyi dake na fahimta,kina saurarona?mommah tace,Eh baba inajinka. Da farko dai zance kiyahaquri kikuma yimana aikin gafara,habeeb yazomin da maganar aure cewa zai sakemiki abokiyar zama ina fatan ya sanar dake. Jikin mommah yana rawa,muryanta na cracking tace, Eh baba yasanarmun.Su dai su yakumbo da hajy babba duk jikinsu yayi sanyi,baba Alhj yace,mezakice ne 'yata? Mommah tace babu komai baba Allah yasa hakan shiyafi alkhairi,duk falon aka amsa da ameen kowa yace,Allah yasa hakan shiyafi alkhairi. Hajy babba tace,ni kam banida abinda zance tunda na lura idonshi ya rufe, saidai yakumbo gatanan. Yakumbo tace,ni banida tacewa saidai nace Allah yasanya alkhairi Yakuma bashi ikon yin adalci atsakaninsu,saidai bamusan inda zayyi aurenba ko zaka iya sanarmana? Yakumbo tayi maganar tareda duban Abba na. Shidai Abba na kanshi a duqe yakasa magana,baba Alhj yace magana ake munajinka. Abba na yasosa qeya tare da cewa,Eh to Alhj dama Rabi CE zan aura,baba Alhj yace itakuma yar inace? Abba na yace,ba kowa bace, sai rabi mai aikin maryam!duk cikansu cikin furgici sukace Eyyeeeh! Ita kuwa mommah a take anan tafashe da wani irin kuka mai cin rai. Yakumbo tace,wallahi baka isa ba habeeb,karasa wacce zaka aura sai rabi don cin mutumcin maryam da tozarci? Hjy babba tace lallai habeeb kabani kunya,wallahi tallahi kaji haushi. Yakumbo tace,Alhj kanajinshi koh?kanajin duk maganganun banzan da yake fada koh? Baba Alhj yace, dauki wayarka kakiramun Alhj Hakeem(Alhj Hakeem wan Abba na ne,uwansu daya but uba kowa danashi,dayake yakumbo a bazawara baba Alhj ya aureta,mijinta na far ko rasuwa yayi). Bayan Alhj Hakeem yazo ne,baba Alhj yace Abba na yamaimaita abun daya fada,atake anan Abba na ya sake zayyano komai. A firgice Adda Safiyya take,cikin kaduwa ta miqe tace,haba yaya wannan wane irin kwamacala CE kake qoqarin hadawa? Wanne irin gamin gambiza zaka hada a gidan ka?don Allah kada ka auri rabi don idan kayi haka ka cutar da maryam matuqa,bakayi mata adalciba. Waima me aminiyata tarageka da shine yaya?matarka maisonka maison yan uwanka,tare da yimusu ladabi da biyayya?ta dauki iyayenmu tamkar NATA,kuma ka rasa wacce zaka aura sai 'yar aikinta? Alhj Hakeem tayi gyaran murya tare da cewa safiyya ya isa haka nemi waje kizauna. Ya dubi Abba na yace,wannan dai aure dazakayi bai haramtaba,kuma bai sabawa shari'ah ba,saidai me? Alhj habeeb kaiba yaro bane,kuma kasan bakaima mataraka adalciba,kai shedane matarka matarka yace ta qwarai mai haquri,yar idan mutumci da dattaku pls kayi nazari. Mommah na da Adda safiyya banda kuma babu abinda sukeyi anrasa mai lallashin wani. Baba Alhj yayi gyaran murya yace to habeeb kadaiji abinda yan uwanka suka ce,me kake gani? Jumaima tana kuka ta dubi hajja tace,hajja dangin Abba na sunason mommah na saboda kyawawan dabi'unta,tabbas Abba na baiwa mommah adalciba da zaimata kishiya da aunty rabi. Abbiey yadubi jumaima yace,jumaima 'yata labarinki da dadin saurare,don haka inaso kimun wani alfarma daya,kibari gobe kya qarisa. Hajja tace,saboda mene?kaida sai bayan isha kake dawowa daga wajen aikin,sannan labari yadauki dadi kace atsaya?A'ah aiba dole bane kaji. Abbiey yace kiyahaquri hajja kinmanta gobe week end ne babu wajen aiki?da wuri zanzo soon. Hajja tace,to aini namanta ne but giben da yaushe zakazo? Abbiey yace,sha daya na safe insha Allah. Hajja tace, to shikenan Allah yakaimu. Nandai sukai sallama su fareeda suka masa saida safe,don sunce sundawo kwana gidan hajja don sunyi qanwa. ******* *_KANO_* Gabadaya mommah a rude take banda kuka babu abinda takeyi,ta zauna tadashe tayi fari Tass,tamkar babu jini a jikinta,damuwa yataru yamata yasa. Adda safiyya CE tazo tana bata labarin yanda Abba Yakoma,yakuma rikice akansu. Adda safiyya tace,dam a basaida nafada mikiba nace duk wannan abinda yake bayin kansa bane. Mommah ta share hawayen fuskarta tace, aminiya kenan Allah yaqarawa abban jumaima lafiya,amma ni bazn sake komawa gidanshiba don ya cucemu nida jumaima. Adda safiyya tace,haba kekoh aminiya wallahi duk abinda yaya yayimuku bayin kansa bane,bayan cikin hayyacinshi. Dama kobaki fadaba aminiya abinda abban jumaima ya aikata duk Wanda yaji labari saiyamai kallon mahaukaci,domin in a mahaukaci ba babu Wanda zaima iyalinshi irin abinda abban jumaima yayi mana,yakoreni nida jumaima kuma kora ta daban daban bansan inda tilon 'yata takeba,mommah taqarishe maganar tana fashewa da kuma. Adda safiyya tace kiyi haquri tabbas babu dadi,yace nagaisheki kuma nabaki haquri. Mommah tace,INA amsawa kuma ni lafiyata qalau babu abinda yasamu qwaqwalwata,sannan kicemasa acigaba dasamun cigiyar tilon yata a bauchi. Adda safiyya tace,ikon Allah aminiya yaushe kika koyi tsiwa da fada haka? Mommah zatai magana saita kasa kurum tafada jikin adda safiyya suka fashe da kuka babu mai rarrashin wani. ****** Washegari 11:00 saiga abbiey yazo,su jumaima suka gaisheshi,cike da kulawa ya amsa,daganan sukace jumaima ta ciga......... _Anan nadaka saboda banjin dadi yau pans,INA godiya da kulawarku allah yabar zumunci da qaunar juna_ ```I love you so much masoya littafin A DALILIN 'YAR TSUNTUWA```❤❤💞💕 Ur lovely Xahran kuce😘💃🏼💃🏼💃🏼 [4/24, 8:09 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* _LABARI/RUBIUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿:13-14 Abin mamaki Abba na yayi firrr yace,shi wallahi aurensa da aunty rabi babu fashi,domin shi yanaji ajikinsa idan bai aureta ba zai iya rasa rayuwarshi. Yakumbo tace,wallahi Allah yajiqanka ai mutuwarka tafi dadai ganin wannan abin kunyar,alhj hakeem yace,a'ah yakumbo baza'ayi hakaba tunda yace haka Allah yasa hakan shiyafi alkhairi. Hjy babba da yakumbo kuwa banda sababi babu abinda sukeyi. Baba alhj yadubi Abba na yace,saika gaggauta don gudun wata rigimar,yamaida dubansa kan mommah na yace,maryama kezakice? Mommah na Allah sarki baiwar Allah tace,babu komai baba alhj,Allah yasa hakan shiyafi alkhairi,Allah Kuma yabashi ikon adalci atsakaninmu. Kowa na falon yaji dadin addu'ar mommah na suka amsa gabadaya. Abba na kuwa banda farin ciki babu abinda yakeyi. Anandai aka watse taro cike da addu'o'i. Suko su yakumbo da hjy babba da Adda safiyya basu bari mommah na tabar gidannanva,har saida sukaga walwalarta tadawo . Tun faruwar wannan al-amarin bamu sake ganin Abba na,har saida biki yarage saura 3days saigashe da akwatina set bakwai waina mommah ne,na fadar kishiya. Mommah tace,ita Bata buqata yaje da kayanshi,aikoda daya aurota ba'a tsummma yaganta ba. Budar bakin Abba na saicewa yayi aita kwana gidan sauqi,yaja akwatunansa yayi part dinshi dasu. Niko jinake tamkar andasani sbd firgicin lamarin mahaifan nawa,musamman Abba na. An zauna angyqra part din amarya,falone da 3 bedroom's,kowanne da toilet a cikinshi,daki daya ne akasama gado,sai dayan da akayar da katifa aka shinfida bedsheet kawai, dayan kuwa babu komai tamkar dakin larai😆 Ranar asabar aka daura after isha'i aka kawo amarya. ******* Mommah da aunty rabi suna zaune,but zama suke na haquri sosai. _AFTER FIVE DAYS_ Akwai watarana muna zaune da mommah muna fira saiga abbana yashigo falon tare da sallama,muka amsa,nan dai nagaisheshi ya amsa kadaran kadahan. Ko zama bayyiba yadubi mommah yace,dama cemiki zanyi anjima zanyi baqi don haka inaso kimusu finkaso da miyar agushi. Mommah tace,but Abban jumaima sainake gani kaman banice da girkiba,kaman Rabi ce. Abbana yace,toh kenakeso kiyi don haka pls kuyi azama,yau jumaima saita haqura da islamiyya dama sungama Exam na boko Koh? Cikin sauri nadubi Abba nace,Abba na yaufa zamuyi final exam a islamiyya,sannan hadisi ne,don Allah kamun afwa. Abba na yadubeni yace,kina nufin ban Isa nasaki kiyi Abu kiyiba?to kije islamiyar mugani......zanyi magana kenan mommah tada katar Dani ta hanyar cewa,Abban jumaima basaita tayaniba,islamiyar ta yafimun ta tayani aiki mahimmanci. Abbana yace,any way kukusani. Yana fadin haka yayi hanyar qofar falon don fita,mommah tace,Abban jumaima na fadama yaubani ce da girkiba,don haka bansan hayaniya pls. Abbana yace,Maryam bazan fasa zuwa da baqina ba yaso Inna kawosu susha lemo su tafi,Yana gama fadar haka yabar Falon. Nadubi mommah nace,tunda yace kiyi kawai kiyi mommah ba laifinki bane. Mommah tace,jumaima bazaki gane bane ni inada gudun zuciya,Kinga Rabi batada kunya,sannan tau ranar girkinta ne Kinga idan nayi haka kome yafaru ninaja. Nadubi mommah nace,bafa laifinki bane mijinki ya tilasta Miki,Kuma bakece da lefiba. Mommah tace,to shikenan Allah ya kyauta abunda zaifaru gaba,nace ameen da haka kikace tundazu da kin huta. Mommah ta wuce kit hen nikuma natafi Shirin islamiyya. ******* Washegari ana saura azumin Ramadan kwana biyar,nadawo daga islamiyya don munsamu hutu,naji aunty Rabi sa tsiya take. Nidai bance da ita cikankiba na rabe ta gefenta zan wuce,Aiko kaman jira take takuwa fisgoni. Ke!bari na aikeki wajen uwarki,kicemata Allah ya Isa datayi amfani da ranar gikina,wallahi ban yafeba,bari Kuma ogan yadawo. Na dubeta nace,aini ba 'yar saqonki bane,domin tunkafin nashigo natararda ke kinayin 6a6atunki,sannan da wannan wasting time naki dakijayi aeyaci ace kinje kinsanarda saqonki tunkafin nadawo. Ina gama fadar haka nakama hanya nayi tafiyata,nabarta da sakin baki. Koda na Isa part namu Banga mommah a babban faloba don haka saina haye step naje falonta,na ciddata tana karanta _hisnul-muslim_nayi mata sannu da gida. Ajiye _hisnul Muslim_ din tayi tare da fara yimun fada,akan cekucen da taji munayi da Aunty Rabi nadubeta nace,mommah dama kina jimmu? Tace, Eh Mana. Daga Nan nefa tafara yimun fada sosai, nudding kaina nayi tare da cewa mommah Kiya haquri bazan sakeba soon. Ok Allah yamiki albarka,nace ameen mommah na. Tare da fadawa jikinta,tace yanzu mukagama magana da hjyr kano(mahaifiyarta)nace,Allah mommah?tace kigaisheni ? Mommah tace,Eh Mana tace yaushe zakizo?nace saikin tambayi Abban ki Koh? Dariya nayi tareda cewa,Eh Mana mommah na,bari naje na watsa ruwa pls. Mommah tace,Ok. Bayan sallar isha'i,muna falo muna kallon wani series a Arewa24 mai suna Tarkon qauna. Saiga Abba na shida Aunty Rabi ko sallama babu. Nankuwa yafara zazzaga fada ta inda t Yake shiga batanan yake fitaba,yadubi mommah na yace,shiyanzu ya lura da ita wani tashen rashin mutumci keda munta. Wani magana yayi Wanda saida yasani sakin ihu,cewa mommah tayi tayashi ta tattara yanata yanata tabar masa gida yasaketa saki daya,shiyasani sakin wannan kukan. Mommah tadafe qirji tare da duban Abba na tace,don Allah Abban jumaima kayahaquri kodan albarkacin jumaima. Abba na yace,wata jumaima?itama gobe zata biyu bayanki,but kedai kitashi kibar gidannan maza maza,cikin sassarfa nariqe qafar mahaifin nawa nace,Abba don Allah kayahaquri ka qyale mu pls,idan muka fita a darennan Ina zamu? Abba na yace oho matsa kibani waje,jumaima I hate ur mommah,tafita kaina gabadaya. Mommah kuwa banda kuka babu abinda takeyi. Aunty Rabi ta dubi Abba na tace,babe ai wallahi kayi qoqarin zama da ita,matarda kace,bakasan irin warinda takeyiba(kaji sharri irinna Rabi,to yaushema suke ganinshi)? Abba yace,Maryam nabaki nanda awa uku kibarmun gidana kekuma da safe kibi bayanta,yayi maganar tare da nunani. Cikin kuka nace,nidai Abba kabarni nabi mahaifiyata,Abba yace Ina bazai yuwuba. Haka mommah ta kwashe duk wani abunata mai amfani,inaji inagani,mommah na kuka take nima haka,baba maigadi ma banda kuka babu abinda yake. Haka mommah na tabar gidannan a tsakiyar dare,nikuma Abba na yakulleni a bedroom dina,haka na kwana da uniform din islamiyar ajikina(mommah tayi tayi naciresu nace,tabari na kwana dasu don Ina missing islamiyya,nasan za'a dinka mun wasu) Da safe kuwa ko breakfast banyi ba,ana ruwan sama agarin bauchi wajen 7:14 nabar gidan mahaifina. Banyi tunanin naje gidan wani nawaba,saboda rudewa haka nahayo motan Zaria memakon na kano,don na rude sosai. Koda na sauka babu kudin mota haka me motannan yacimun zarafi ,shima na sauka garin da hadari ne sosai. To wannan shine labarina Abbiey,tayi maganar tare da fashewa da kuka. Duk na falon babu Wanda bayyi kukaba sai Abbiey shima dakaganshi kasan daurewa ne. Shuraaim na hango a tsaye a qofar falon hajja ya Ciro hankicif Yana share tears dinda suka zobo masa,juyawa yayi zaifita,duk cikansu kallon inda sautin tafiyar yake suke babu Wanda ya iya magana. Abinda ya basu mamaki shine,yaushe shuraaim yazo gidanne,? Abbiey yadubi jumaima yace,Allah sarki 'yata Ashe haka rayuwarki takasance?Allah sarki kiyahaquri komai zaiwuce,Kuma zakuga sakayya. Hajja tace,Allah sarki sannu kinji jummy. Su fadeela susuka cigaba da rarrashin jumaima. Hartasamu natsuwa,Nan Abba yamusu sallama yatafi. _Washegari_ *Ur lovely Xahran kuce*💖💓💕❤😘 ~Tanx so much masu comment~ [4/24, 8:09 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *INTELLECTU🅰️L WRITERS ASSOCIATION* *_(Home of experts and talented writers, kawo gyara da cigaba ga al'uma shine fatanmu)_* *I.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *Wannan page din sadaukarwa ne ga mahaifiyata abun alfaharina Koda yaushe.Allah subhanahu wata Alah yajiqanta,yayimata rahama......Allah yasa tana kyakkyawan matsayi*😭😭Ameen🤲🏼🤲🏼 *_Nasadaukar dashi ga duk wata uwa data rasu_* R I P mommah *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿:15-16 Washegari bayan suntashi da wuri suka gyara gidan Tass tare da hada breakfast. Chips sukayi da kunun gyada Wanda yaji kayan qamshi,bayan sungama karyawa ne suka gyara ko Ina jumaimah tadauraye kayayyakin. Falo suka koma gabadayansu tare da gaishe da hajja. Zamansu kenan wayar fadeela tayi qara,dauka tayi tareda dubawa taga ansa Abbiey. Cikin sauri tayi picking din wayar tare da kangasa a kunnenta tace Assalamua laikum,tadauki tsawon 6mint tana wayar bayan tagamane tadubi hajja tace,hajja Abbiey yace zaimun transfar din kudi ta wayana yanaso mujeda jumaimah super market ayimata siyayyar kaya. Hajja tace,to shikenan Allah yakaimu anjiman gabadaya suka amsa da Ameen but banda fareeda don hankalinta nakan waya,fareeda ma'abociyar son wayane tanaba waya mahimmanci ssai a rayuwarta,da yawa dalilin waya kehadasu rigima da fadeela. Wajejen 11:15 taji wayarta tayi qara alamun message yashigo,Koda taduba taga Abbiey ne yaturo mata da kudin 100k ne yace ayi manej kafin ayi salary. Or ready dama sun shirya duguwar rigane a jikinsu na fadeela orrange da viel white,sai na jumaima maroon da viel black. Gaskiya sunyi ssai,fadeela tadubi fareeda tace madam phone pls kitashi muje. Fareeda tace,Kai sis fitannan bazaiyuwuba kinganni wani novel nake karantawa *ABOUL UMMIEY* gsky novel din so sweat. Fadeela tace,malama candaya warki Kinga tafiyarmu taja hannun jumaimah suka fita. Sunsamu hajja a falo don haka suka mata sallama,ptn alkhairi tayi musu, fita sukayi suka tsaya dai dai junction din tukur/tukur wajen qofan kibo,Nan suka tari Mai adaidaita sahu tare da shiga. Tambayarsu yayi Ina zaikaisu,fadeela tace mlm Nan daula store qofan doka zaka kaimu,me napep yace toh,jumaima ce take riqe da phone din fadeela a hannunta,tundazu taqurama pix din dake screen din wayar kallo. But pix din yayimata kyau matuqa gayen yahadu yanada komai na rayuwa,komai na halittarsa Mai burgewa ne,(A zuciya jumaima keta wannan surutan tare da smile dauke a face dinta). Kasa daurewa dai tayi tace,aunty fadeela wannan wanene a screen din phone dinki?tayi maganar tare da nuna mata pix din. Murmushi fadeela tayi tace,brother namu ne,shine first born din Abbiey sunanshi ya shuraaim! Jumaima tayi murmushi tace,but aunty yafiku kyau sosai,yanada kyau like imran Khan. Dariya fadeela tayi tace no don kawai bakiga aunty aeysha bane itama tanada kyau ssai,jumaimah tace Koh ?fadeela tace yep. Dai-dai Nan me napep yakawosu inda sukace,sauka sukayi tareda da sallamar Mai adaidaita,riqe hannun jumaima tayi suka shiga cikin store din. Nandai sukayi siyayyar da zasuyi dogayen riguna zallah ta siyomata guda uku,kowane daya Yana nufin13k ne haka takwasomata five,tace tagwada, Wow sunyi kyau sosai. Daganan suka wuce sabon gari tasiyomata trolley da laces guda uku sukuma kowanne 8k,atamfofi tasiyomata English guda biyu red and blue,sai pink and copy,sai cote d voure guda daya,materials guda hudu, gyale guda biyar,sai takalma hell shoe uku plat shoe uku,sai fashion din dankunne. Hijjab kuwa daya ta dinka mata chocolate colour, a cewarta suma sunfi saka veils. Sai before 4:00 sannan suka koma gida don sunwuce wajen tala nasu ne tabashi dinki,tace jibi akeso tabashi kudinshi cash 15 thousand. Sun Isa gida ana Kiran sallah la'asar,Koda sukaje suncidda Aunty Ni'ima itada junior tare da tutsetsen cikinta haihuwa yauko gobe. Tare da sallama sukashigo falon,are fadeela tana ganin Aunty Ni'ima ta saki ledar hannunta ta Isa wajenta da gudu tare da rungumeta. Hajja sallah take but cikin sauri ta katse tare da cewa,ke!ke!ke! Bakida hankali ne?kina ganin yarinya da tutsetsen ciki saiki hau fadamata? Fadeela tace,Kai hajja mekika maidani?tayi maganar tare da turo mouth nata. Aunty Ni'ima itadai muushi tayi. Jumaima ce taqariso tare da zama a 1 sitter,tadubi Aunty Ni'ima face nata dauke da smile ta gaisheta,itama Aunty Ni'ima cikin murmushi ta'amsa. Tadubi hajja tace,hajja sannu da gida,hajja tace yawwa jummy kundawo lafiya?jumaima tace lafiya Lou hajja. Ina aunty fareeda ne? Hajja tace tanacan sarkin waya,baiwuce tana latsata ba. Miqewa tayi tare da wucewa dakin su fadeela . Junior ne akusa da jumaimah sai surutu yakemata. Jumaima tace,boi wat s ur name? Junior yace,my name is Basheer shuraaim Bashee. Jumaimah tace wow ashe boi din yasan sunanshi. Dariya junior yayi yace, aunty yhu re beautiful,kinfi mommah na kyau. Dariya sukayi su duka,hajja tace,kajimun shakiyin yaro anan. Dubanta yayi yace,Allah zancema daddyna yakawo ki gidammu saboda shima Mai kyau ne. Nandai aka Kuma sa dariya,cuz kowa Yana daukan zancen nasa a shirme,cuz yanzu yakeda 7 years. Zaiyyi magana kenan jumamah tace,junior ta Isa haka,bama sekafadama daddynka ba,nida kaina zandawo but saida yardar mommynka. Aunty Ni'ima tayi dariya tace,A'ah nibani da matsala aini adadina zansamu qanwa Kuma abokiyar Hira. Fadeela tace,lallaima auntyn Nan aibabu inda jumaima zataje,munanan tare. Aunty Ni'ima tace,aidama Bata dalilinku zata zoba saidon hajja zatazo,Koh hajja? Hajja tace,A'ah bazan iya nisa da jummy ba,Koh jummy? Jumaima dariya tayi tace,Hajja Nima wasa nake bazan iya tafiya ko Ina nabarkiba. Fareeda ce tafito hannunta riqe da phone tace,hmmm fadeela yanzu Ummie takirani sai fada take,wai wallahi anjima idan Abbiey yazo muddin bamu biyoshiba mundawo gida zata hadamu da ya shuraaim. Diddilo idanuwa fadeela tayi tace,Kai meyasa ummiey zatayi haka?nifa duk a tunanina ta manta damu. Hajja tace,ni wallahi nagama qoqarinta data barku kukadade haka. Fareeda tace,Kai hajja memakon kisamo Mana mafita,sai Kuma kice haka? Hajja tace,babu maishiga tsakanin 'da da mahaifi,bazan goyi bayan kubijirewa uwankuba. Fareeda tace,wallahi da inata murna nasamu qanwa,zamu zauna tare. Fadeela tace,to munafika!aike dake da babu duk daya ne,tunda kinzama madam phone. Fareeda tace,Eh din naji. Jumaima raurau tayi da ido tare da dubansu tace,yanzu tafiya zakuyi?idan kuka tafi yaushe zaku dawo?tayi tambayar hawaye na tsiyayomata. Fadeela tace,karkidamu anatare vazamuyi nisa dakeba,bamuda nisa,duk after 2days zamudinga zuwa , Koh sis? Fareeda tace,Ehmana. Nandai suka hadu harda Aunty Ni'ima suka rarrasheta tare da kwantar mata da hankali. Hajja tace baganiba,ai idan babu nine zakiyi kuka Koh? Dariya jumaima tayi tace, Eh hajja tayi maganar tare da rungumi hajja,tasaki kuka Mai sauti tace,Allah sarki momnah na!kotana Ina?oho,kotana wani hali bansaniba,tayi maganar tare da qara fashewa da kuka. Duk cikansu saida suka tausayamata matuqa,hakadai suka lalla6a suka dinga lallashinta,har saida want baccin wahala yadauketa. Wajejen qarfe takwas ya shuraaim yayi sallama falon hajja. Kai gaskiyan jumaima ne guy din yhadu kota Ina ,tsayawa kwatance wasting time ne,tafiya yake a tsaye tamkar sadauki,idan Yana tafiya har wani shakking hannun shi nadama yake. Sallama yayi falon da wata irin cool nd suger voice,duk cikansu amsa sallamar sukayi banda jumaima dake bacci. Su fareeda ne suka gaisheshi fuskansu dauke da smile,babu yabo babu fallasa ya'amsa. Yadubi hajja yace,Evining rigimammiyar tsohuwa,yayi maganar tare da murmushi alamun yayi tsokana yaji dadin. Hajja ta dubeshi tare da kanne ido daya tace,yawwa fitinanne aedama inbaka roreni da maganava bakajin dadi. Nandai sukayi wasansu na kaka da jika,duban Aunty Ni'ima yayi tare da cewa,madam saiki tashi muje Koh? Ina junior dinner? Yayi maganar tare da dubansu fareeda,fadeela tace gasucan akan carpet shida jumaima sunyi bacci. Sai a lokacinma idonshi yakai wajen,but tun shigo wanshi falon bai lura. Tundaga kanta yake qaremata kallo har zuwa tafin qafarta. Y Salam! Kalmar da yafada kenan a ranshi yadubi fadeela yace,ok daukoshi kikaishi mota muje, Yayi maganar tare da qarisawa inda hajja take,yaduqa yace,rigimammiyar tsohuwa ga wannan asai goro,yayi maganar tare da miqa mata Envelop din. Ansa tayi tare da sa masa albarka(Readers na manta banfada muku aikin shuraaim ba,shuraaim dai lowyer ne),Nan suka mata saida safe suka tafi,Aunty Ni'ima tace idan jumaimah tatashi agaisheta. ********** Tanx masoyan littafin *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* @⁨Mmn Aslamiyya⁩ @⁨Juwairah⁩ @⁨Mr's Aminullah💖⁩ @⁨Zarah Ummi Ayshat⁩ comment dinku naqaramun qarfin gwiwwan typing sosai tnx so much😘 *_Ur Lovely Xahran kuce_*✍🏼✍🏼✍🏼 Lallai Alqalami🖋Yafi takobi🗡 ❤💕💖💓 [4/24, 8:10 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION* *_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_* *T.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* This page is dedicated to oll masoya *_ADALILIN 'YAR TSUNTUWA_* tnx so much love you 💯💯💯 *Bismillahi-rahmanir-raheem* 🅿️:17-18 Jumaima Bata tashiba saiwajen 11:30,Koda tafarka brush tayi tare da alwallah a gurguje tayi sallah,sallar take,tare da rashin jindadin lattin da tayi yau byn tayini tayi azkar dinta da addu'o'i tatashi tacire hijjab din,tadubi kanta tace,oh Ashe jiya haka na kwana da kayana? To wayakawoni bedroom?rashin samun maibata amsarne yasata tajuya tareda fita bedroom din. Falo tafita,hajja kadai tacidda a zaune Tana kallon Tashar AfricaTv3,sallama tayi tare da gaishe da hajjan,zama tayi kusa da hajjan. Hajja tajuyo tare da murmushi ta'amsa gaisuwar nata tace,kintashi lafiya? Cikin murmushi jumaima tace,lpy Lou hajja,Shuru taji Falon yau cikin mamaki tadubi hajja tace,hajja inasu aunty fadeela ne? Saida hajja ta sauke wani ajiyar zuciya sannan tayi Jim tadubeta tace,ayya ai sunkoma gida dazu,dazu mahaifiyarsu ta Aiko driver dayazo yadaukesu. Shiru tayi gabadaya tanajin babu Dadi tace,toh hajja. Hajja tadubeta tace, kiyahaquri jummy nasan irin sabonda kukayi dasu tashi kije ga abin karyawa can kikarya. Miqewa tayi tareda nufar inda breack fast din yake. Gabadaya yinin ranar a hargitse tayishi. ****** Sukuwa su fadeela bayan sunkuma gida,shiga Falon sukayi suka cidda ummiey a zaune akan kujera,Sai karkada legs take. Gwangwanin maltina ne a hannunta tanasha. Gaisheta sukayi gabadaya,ummiey kuwa ko kallonsu batayiba. Zuwa can tadago tare da dallah musu harara tace,Sai yau kukaga damar dawowa? Fadeela tace, kiyahaquri Ummiey pls don Allah,ita kuwa fareeda Banda latse latsen wayarta babu abinda take . Ummiey tace,kutashi kukoma inda kuka fito,miqewa fareeda tayi tare da nufar qofar fita daga Falon. Duk cikansu dubanta suke,Ummiey tace,fareeda zonan aidama nasan rashin mutumcinki Zaki aiki fita,koki dawo ko yanzunnan nakira shuraaim a wayata. Juyowa fareeda tayi ta dubi Ummiey tace,Ummiey abunda kike bedacewa tunda mundawo menene Kuma nayimana barazana da mukoma,Kuma Ummiey meye lepin jumaima don Allah? Ummiey sakin baki tayi tace,to fitsararriya bari nazo saikiji dadin yimun bayanin. Da gudu fareeda tayi hanyar steps din don tasan halin Ummiey saita iya marinta. Nan kuwa Ummiey tasamu abinyi fada take sosai itadai fadeela Banda haquri babu abinda take Bata. Duban fadeela tayi tace,yawwa fadeela yarinyar kirki kokin San meyasa banason huldarki da yarinyar?ni sam banason huldarku da talakawa. Fadeela tace,Ummiey gsky kidena haka wallahi is bad haba,Kuma maganar talaka da mai kudi duk Allah yayisu,sannan ma maganar da kike jumaima ba 'yar gidan talakawa bace. Ummiey tace Taya kikasan ba 'yar gidan talakawa bace? Fadeela tace,labarin ta tabamu harda ma su Abbiey. Metsewwww! Dogon tsaki Ummiey taja tace,qaryar banza ta yaudare ku dai ta sanarda ku qarya. Fadeela tace,Ummiey wallahi ba qaryane gskiya ne,Aiko yanayinta Kika kalla kinsan ba yar gidan wahala bane. Ummiey tace,naji tashi kibani waje masu zuciyan tsiya,zuciyan nakasa,miqewa fadeela tayi tace,Ummiey ina Abbiey? Ummiey tace,bansaniba. Allah yahuci zuciyarki,kalmar da fadeela tafada kenan ta wuce. ******** Mommah ce zaune a gaban mahaifiyarta tana kuka,matarda ke lallashinta da kadanne batakai hajja ba. Ammi ya zanyi da rayuwata yariga yagama salwantar da rayuwarmu ya cutar damu,sanna yabatarmun da tilon yata,tasake fashewa da kuka maicin rai. Ammi itace mahaifiyar mommah,ammi tace kiyahaquri maryama Allah Yana tare dake,Kuma duk inda jumaima take zata bayyana Allah zaibayyanata,wallahi inaji ajikina tana hannu nagari kiyahaquri kidena kuka kinji maryama. Mommah tace,toh Ammi,don Allah kicema mal sani maigadi yazo ya'amsa kudi aqara yawan abincin sadaka,Koh Allah zai bayyanamun 'yata. Ammi tace,to shikenan ki shiru nace pls. ******* Wata mata nahango hakimci akan kujera 2sitter ta Dora qafa daya kan daya tana taunar cingam daka ganta,to kaga gogaggiyar yar Tasha. Sallama akayi akashigo falon,wa idona keganimmun kaman abba,tabbas Abba ne mahaifin jumaima. Amsa sallamar tayi ciki ciki,fuskarshi dauke da damuwa. Zama yayi a kusa da hjy Rabi yace,Rabi ya akayi kinje kuwa waken Doctor Saleem? Dubanshi tayi,duba irin na na rainakannan tace,uhm naje Kuma yace babu wata matsala,yace zamu haihu lokaci ne beyiba,Murmushi Abba yayi yace to alhamdulillah. Dubanshi hajy Rabi tayi tace,daga ina kakene haka? Marairaice fuska Abba yayi tamkar yaro yace,am am uhm.......kada kakuskura kamun qarya,domin idan kayimun qarya kasan sauran, Hajy rabi ce tayi wannan maganar. Abba yace,naje gidan baba alhj ne yauma,Kuma duk sunqi saurarena,na rasa lefin danamusu idanma natambayesu basu bani amsa. Hjy Rabi tace,to saime basaika rabu dasuba tunda haka suka za6a. Iyayena nefa Rabi tayaya zan rabu dasu haba. Ok to shikenan jeka sunamaka wulaqanci,kaga ni wannanma ba matsalata bace malam kudi nakeso. Abba yace kudi Kuma?har nawa ne? Tace dubu dari bakwai. Tirqashi wallahi inason sanarmiki gabadya kudin account Dina babu komai Sai dubu dari biyar,kamfanonina komai yatsaya cak,ma aikatan sungudu,gidan maina babu mai gabadaya natsinci kaina cikin masifa,narasa lepin danayiwa Allah ya jarabceni haka,ga rashin haihuwa ya qarishe maganar hawaye masu zafi suna zubomishi(Readers Abba Fa yamanta da jumaima da mommah a rayuwarshi,gabadaya anshafe masa tunaninsu). Kutumar uba! Kayyasa! Wallahi wallahi habeeb baka isaba,nizaka rainawa wayau? Duk yawan kamfano ninka dai dai har uku kace duka a rufe,ga gidan mai babu kudi?wallahi idan jikina duk kunnuwane bazan yardaba,malam kafita duk inda zakasamo kudi kasamo kabani,domin bazan lamunci wannan tatsuniyar nakaba. Abba cike da mamaki yake duban hjy Rabi yace,haba Rabi wallahi ba qarya nake mikiba,kitausayamun. Malam bari kaji bazaiyuwu ina zaune a cikin wanna danqareren gidan ba nafita bikin qawaye banyi zarra ba,katashi kasiyar da daya daga cikin motocinka kawai malam. Abba zaune yake kawai yakasa magana,yanason tunano abubuwa dadama saiyakasa,da yafara tunani zaiji kansa yasara,still yanzuma abunda yafaru kenan,miqewa yayi tare da nufar tsoho part din mommah don Nan yakoma da Zama,a cewarsa duk sanda yashiga yakaneamu relief. Hjy Rabi kuwa Banda harara babu abinda take binshi dashi,Saida tatabbatar da ya qule sannan tadauki shewa tare da tafa hannu,hmmm lallai mutuminnan nizai rainawa wayau ko? Tabbas zanyi maganinshi ,lokacin rabuwa da qwallon mangoro yayi,Kona huta da qudaje,taqareshe maganar tare da daukar car key nata da mayafinta tafice. ****** Jumaima ne itada hajja suna zaune suna Hira,doguwar rigane a jikinta,Wanda ake Kira da streetgown kanta Kuma dankwalin kayanne ta daura,tayi kyau sosai. Sallama akayi duk cikansu suka juya,atake anan qirjin jumaima yafara beating saboda Wanda tagani,shima anasa bangaren hakane, Ya Salam! Yafurta tare da cizan lips nasa naqasa. Qarisawa shigowa Falon yayi ya zauna. Muryanrsa cikin sanyi tare da dadin sauraro yace,barka da safiya rigimammiyar tsohuwa. Daquwa hajja tamasa tace,kabarta acan gaskiya ja'iri kawai,Murmushi yayi Wanda yasa point nashi lotsawa. Jumaima ce taduqa tare da gaisheshi,amsa wa yayi tare da dallah mata harara. Nandai suka gaisa da hajja,tareda tsokanar juna kamar dai yanda suka Saba,duban hajja yayi yace, Hajja fura nakeso,kwana biyu banzo nashaba Kuma duk Wanda nakesha sainaji Sam babu Dadi,hajja tace Aiko kaci sa'a da ragowar najiya da nasha bari adaukoma yanzu don nasan yayi irin sanyin dakakeso. Jumaima! Jumaima!!hajja takwala mata Kira,fitowa tayi tare da cewa gani hajja. Yawwa bude firij kidaukoma yayanki furar da Kika damamun ita jiya. Miqewa jumaima tayi,Jima kadan saigata riqe da jug da cup a hannunta,ijewa tayi kusa dashi,miqewa tayi zata wuce yace,kee! Juyowa jumaima tayi,,,,,,,,dauki cup din kiwuce dashi kidaukomin ludayi. Daukar cup dintayi takawomasa ludayi,miqewa tayi zata wuce still sake kiranta yayi,wannan Karan Bata jiyoba tsayawa tayi zuciyanta Yana beating cike da tsoro. Dawonan! kalmar da ya fada kenan,dawowa tayi tare da zama kusa da hajja. Haba hajja yaza'ayi yaran musulmai sudinga dressing irin wannan,jibi wata dananniyar dinkin banza da yarinyar Nan tasaka ajikinta. Hajja tace,wallahi dinkin da fadeela tabada a mata kenan,ga atamfa turmi guda tasa anlalata mata,itama dazu haka tayita complain. Ya shuraaim harara ya dallama jumaima,cikin sauri taduqar dakanta a qasa a cikin ranta tace,(munafuki komai yakai idonshi jikina oho). Yace,hajja idan da laifin fadeela itama da nata 'yammata yanzu sunason dinkin banza,bari kiji kimaza maza kije kicanza Kaya yanzu kinajina?yayi tambayar tare da hade gira. Cikin sauri ta miqe tare da wucewa tafiya take jikinta Banda shakking babu abinda yake. Har yagama Shan furansa,suka gama maganarda zasuyi da hajja yamiqe yatafi,jumaima Bata fitoba. Tanajin sanda yatada motarsa, leqowa tayi ta window n bedroom nata tace,ga mutum har mutum Sai baqin halin tsiya,lallai Aunty Ni'ima na haquri dakai,tayi maganar tare da dannama motarsa harara. _Comment dinku da sharhinku nasani nishadi matuqa tnx so much masoya_ *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_*❤️💞❣️ Ur lovely Xahran kuce.✍🏼✍🏼✍🏼 Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ [4/24, 8:10 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION* *_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_* *T.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* _This page is dedicated to oll masu suna Pateema Xahra(Jumaima)_ *Bismillahi-rahmanir-raheem* 🅿️:19-20 Yanzu Kinga wannan hijjab dinnaki yadi hudu ne na islamiyar. Cikin sauri jumaima tadubi hajja tace,hajja yadi hudu Kuma?saikace nazama matar limamai. Toh Kinga yayanki yakawo miki,Kuma yayanko Miki. Jumaima tace,toh hajja,su aunty fadeela islamiyar suke? Hajja tace tunda sukayi sauka sundena zuwa,sunce makarantar tafiye tsanani. Bata fuska jumaima tayi,to Amma hajja shine kikabari asani,kinsanfa banason bulala wallahi. Hajja tace to yaya zanyi? Abbieynku yace a nemamiki islmiyya mai kyau,shine Shuraaim yace yagama Miki komai,gobe Zaki fara zuwa. To shikenan hajja Allah yakaimu goben,Ameen jummy na. Washegari wajen qarfe takwas saiga drivern Abbiey yazo gidan hajja wajejen 3:30,sallama yayi,hajja tabashi ikon shigowa. Bayan yagaida hajja ne yake cemata Oga Shuraaim yaturoshi yakai jumaima islamiya,hajja tace madallah yakuwa kyauta Ashe Yana sane? Amma naga kamar lokaci baeyi bane yanzu Koh? A'ah hajja yanayin islamiyar ne haka. Hajja tace,to shikenan . Bayan jumaima tashiryane suka miqi hanya,duk inda suka wuce Sai ta tambayi isah sunan wajen,yanzuma tambayanshi take. Isah me sunan unguwar Nan?Murmushi yayi yace ai hajiya Nan Tukur/Tukur kenan yanzu haka munkusa Isa islamiyar,Kuma Kinga daganan idan aka miqe sosai za'aje gidan Alhj. Jumaima tace wa kenan? Gidansu fadeela nake nufi.....cikin sauri jumaima tace ,don Allah dagaske? Isah yace,Allah . Aiko bari idan zaka maidani gida saimuje nagasu aunty fareeda da fadeela. To shikenan hjy. Anmata komai anbata class,ajinsu ne qarshe a makarantar tunda jumaima tayi sauka. Kowa kallonta yake cike da sha'awa anmata interview nata duk taci. Wani malami ne tunda tazo yake shisshigemata yanzuma dubanta yayi. Masha Allah Ashe ma dalibar tamu hafeeza ce,wani islamiyar kikayi? Jumaima tace,ba'anan bane a bauchi ne(Madrasatul Abu Ubaida Ameer bn jarrah). Ok Masha allah,to munan sunanta( Mu'az bn jabbal)ne. Saikije aji koh,jumaima tace to akabata ajinta babu ruwanta da Kowa. Wajejen 6:00 dai dai akatashesu,isah baiwuce da ita ko inaba Sai gidansu fadeela a gaskiya layout. Gsky gidansu fadeela yaqeru saikace ba 9ja ba,tsayawa musaltashi wasting time ne. Adai adai parking lot ya'adana motar. Su fareeda ne suka fito farfajiyar gidan Dan duk a zatonsu Abbiey ne,cikin sauri Isah yabudema jumaima motar tafoto a guje tare da nufar inda su fareeda suke. Suma cikin gudu suka saki ihu na murna,duk kansu sukayi hugging nata tamkar zasu maida ta ciki. Jumaima tace, Aunty's Dina I mhiss yhu so much. Muma munyi missing naki Cweat jumaima. Riqemata hannu sukayi sukashiga da'ita tamqamemen falonsu. Ummiey ce zaune tana amsa waya,samun daya daga cikin kujerun falon sukayi suka zauna dukkansu faces nasu dauke da smile. Ummiey tace,wow mah daughter a ina kukasamu wannan beauty haka? Cikin ladabi jumaima taduqa har qasa tareda gaida Ummiey......dai dai nanne Ya Shuraaim yayi sallama tare da shigowa falon. Ummiey amsawa tayi face nata dauke da Murmushi,tadubi su fadeela tace a ina kukasamu qanwa me kyau haka? Shuraaim samun daya daga cikin kujerun falon yayi masu qirar( Royal Chairs) yayi yazauna,duk cikansu gaisheshi sukayi. Face nashi babu annuri ya amsa,ga wani saje baqi sidik daya zagaye face nashi,yayi kyau sosai tamkar balarabe. Fadeela tace,Ummiey jumaima cefa na gidan hajja da nake fada Miki. Cikin sauri Ummiey tamiqe daga kan kujeran tahade face,tamkar Bata taba dariyaba tace, wat!!! 'Yar tsuntuwa a cikin gidana?tayi tambayar tare da zarewa jumaima idanuwa,duk cikansu sunfirgita but Banda Shuraaim hankalinshi kwance Sai daddana phone nashi yake. Ummiey tace,don ubanki da uwarki bakiji kunyar shigomin gida ba? Jumaima kuwa Banda rawa babu abinda jikinta keyi,ga hawaye Wanda batamasan yazuboba. Ummiey tace,yau kuwa zanci uwarki,daganan Kuma saidai kisan inda dare yayimiki domin baki babu fam Dina. No wonder kyanki s too much,maikama da zubin mayu. Haba Ummiey don Allah kiyahaquri,fareeda ce ke maganar tana kuka,ita kuwa fadeela tama kasa maganar sai kuka da yaci qarfina. Janyo codewire na TV Ummiey tayi,tace yau saina zaneki sannan insa aje a yarda ke,bazaki lalatamun fam ba wallahi,tayi maganar tare da nufi inda jumaimar take Qara tasaka tare da juyowa da gudu....Bata ankaraba taji tafada jikin mutum,sake qanqame jikinta tayi tare da cewa,don Allah kiyahaquri wallahi zantafi ,pls don't beat me tayi maganar numfashinta na wani irin fisga. Sake rungumeta taji anyi tsam. Ummiey tace Shuraaim kasaki yarinyar Nan kamiqomin ita naci ubanta. Haba Ummiey yanzu mezaki daka a jikin yarinyar nan? Kina fada tamkar kinayi da agemate naki,a tunanina kosu fadeela bazaki dunga showting akansu haka ba,bare wannan gurl din,like babe. Fareeda ce ta Ankara cike da tsoro tace,bro kaman batayin numfashi fa(jumaima nada matuqar tsoro da yawa Yana daya daga cikin dalilin dayasa iyayenta basu fiye dukantaba kenan,duk abinda zaibata tsoro yanzu saita nemi ta sume). Cikin sauri Ya Shuraaim yadagota,saiyaga tayi luuu zata fadi. Koda mutuwa tayi Sai kundauketa kunbarmin gidana da ita,kadan kenan daga cikin aikin 'Yar Tsuntuwa,sunsan kan bariki kala-kala. Shuraaim yace,kubani ruwa. Fareeda ce ta kawomasa gorar ruwan faro,diba yayi a hannunsa yashafa mata a face nata,but babu alamun farfadowa a tattare da jumaima,sake debowa yayi ya shafa mata,still dai babu bayani. Tsaki Ummiey tayi tare da nufar hanyar steps,but jikinta yayi sanyi saidai babu yanda zakayi kagane,tsoronta daya kada yarinyar mutane ta mutu dalilinta. Wata dubarace tafadowa ya shuraaim,Shan ruwan yayi batare da ya hadiyeva,yabude bakinta yahada danashi yadunga zubamata ruwan mouth nashi kadan kadan(lallaima Ya Shuraaim dinnan kiss dai kakeyiwa jumaima da wayau),haka yadunga mata. Kamar a cikin mafarki jumaima tadunga Jin Abu nashiga mouth nata,gashi tana neman qwarewa. Tari tafara,tare da alamun bude face nata. Dagowa Shuraaim yayi daga abunda yake still tana jikinshi,cikin sauri tatashi daga jikin tafashe da kuka tace. Don Allah kukaini wajen mommah na pls,kuka take sosai. Ya Shuraaim daure face yayi yace,ke! A tsorace ta kalleshi cuz haryanzu tunano Ummiey take. Tashimun a jiki fitsararriya mara kunya,kinsaba hawa jikin maza shiyasa nima yanzu Zaki gwada a kaina. Kallon kallo akafara tsakanin fareeda da fadeela,fadeela aranta tace,kaikuma kadan daga cikin naka sharrin kenan! Fareeda kuwa a ranta cewa tayi,kaidai kasani munafiki anaso ana kaiwa kasuwa. Kiraye kirayen sallan magriba akafara,dubanta Shuraaim yayi yace, Tashi namaidake gida. Miqewa tayi still hawaye bedena fita a eyes nata ba,su fareeda lallashinta suka dinga dabata haquri. Harbakin mota suka rakata budemata gaban motar fareeda tayi tace,shiga kizauna sis anjima zamuyi magana dake da phone din hajja. Muryarta ashaqe tace,toh fadeela sake hugging nata tayi. Nandai suka mata sallama,ya shuraaim ya tada mota yadaga Sai titi. A motama hawayen ya kasa tsayawa. Miqomata handkerchief Ya Shuraaim yayi batare da yayi magana ba. Amsa tayi tashare hawayen face nata tass dashi,fuskarta duk tayi wani iri. Sun Isa gidan hajja,bayan yafaka motarshi ne tafita,tashige ciki. Shiko Ya Shuraaim daganan masallaci ya wuce. Da sallama tashiga Falon,hajja tarafka tagumi tanajin sallamarta tai maza ta miqe. Haba jummy ina kikatsaya ne ga dare yayi daga fara zuwa islamiyar yau yau dinnan harkin fara dadewa?? Kiyahaquri hajja motar ce ta lalace,a hanya Saida isah yakira Ya Shuraaim sannan yazo ya daukoni. Hajja tace to alhamdulillah aini da nashiga dumuwa matuqa. Jumaima tace, kiyahaquri hajja nima inacan ina tunanin ki,sannu da gida. Hajja tace,oh sannu jummy ya karatun naku? Jumaima tace,lafiya Lou bari naje nayi sallah. Hajja tace,maza kije kidawo ga faten shuwaka can yau shinamana sai fura. Jumaima tace,to tamiqe tare da nufar hanyar bedroom zata shiga kenan hajja takuma cewa,meyasami fuskar kine tamkar wacce tayi kuka? To su jumaima dama ananeman sanadi aituni taqara barkewa da kukan,cikin sauri hajja tanufo inda take tace,subhanallah meke faruwa ne? Jan hannunta tayi suka shiga bedroom din.... Dai dai lokacin Ya Shuraaim yashigo falon,but su basusan yashigoba. Allah dai yasa yarinyar Nan kada tafadama hajja gaskiyar lamarin,inva haka sai Allah,qila zaman Ummiey yaqare a gidan Abbiey don naga akan yarinyar Nan babu abinda bazatayiba. Duk a zuciya yake maganar Nan. A bedroom kuwa da qyar hajja tashawo kan jumaima tafada mata gaskiya,ce mata tayi tunanin mommah Nata take,tanajin kewarta ne sosai,gashi kwana biyu tana mafarkin Abban ta Yana kiranta. Share mata hawaye hajja tayi tace karkifmdamu suna cikin qoshin lafiya da yardar Allah kinji?nandai ta rarrasheta sosai,harse da taga tashiga bathroom tadauro alwala tatada sallah sannan tafita. Komawa falo hajja tayi ta cidda ya Shuraaim,bayan dungaisa ne take fadamai damuwar da jumaima takeyi akan iyayenta. Ajiyar zuciya yayi a ransa yace Kai Ashe gurl din tanada sirri? Nandai suka gama firansu,duk jumaima najinsu. Bayan yasha furane,yama hajja Saida safe sannan yatafi. Tashi hajja tayi tare da nufa dakin jumaima don tajita shiru,tasan bazata fitoba idan taji Shuraaim na falon. Koda taje dakin hangota tayi acan tsakiyar gado ta qudundu e alamun tayi bacci. Addu'o'i hajja tasake mata,dukda tanada tabbacin tayi,don talura yarinyar irin fadeela ce akwai azkar sosai,Amma qa idan hajja duk Wanda yazo a jikokinta saita qara musu addu'ah ko sunyi. Kashemata glob din dakin tayi,tare da ragema ta fankar tajamata qofar. _Asuba tagari jumaima_. *_Inason naga comments naku, Idan naga comment sosai,Insha Allah anjima zanyi typing. Sabida comments dinku ke bani karfin gwiwwa da sharhinku_* *Tnx*👏🏼👏🏼 Lallai alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ Ur lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼 💞❣️❤️💞 💜💙💚 ❤️ [4/24, 8:11 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION* *_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_* *T.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* *Bismillahi-rahmanir-raheem* 🅿️:21-22 Washegari Koda jumaima tatashi normal taji yanayin jikinta,duk abubuwanda tasabayi sutayi yauma,hakanan taji tatashi da Sha' awar cin danwake. Zuwa tayi suka gaisa da hajja kamar yanda suka Saba,sannan tafadamata tanaso suyi breakfast da danwake. Hajja "tace to shikenan babu damuwa itama ta kwana biyu Bata ciba. Miqewa jumaima tayi. 15mint tadauka tareda gama hada breakfast din,domin har kunun gyada tahadamusu. Bayan sungama karyawa tayi duk wani aikace aikacen da suka da ce,taje tayi wanka tare da sa wani material na buba mai zanen flowers gsky rigar tayi kyau Kuma ta zauna mata,tunda jumaima akwai diriiii. ****** *_BAUCHI_* Abba duniya tamasa zafi komai yatsaya masa cak,ga tunanin rayuwa daya masa haka,yarasa wani lepi yama Allah yake fuskantar jarabawa haka. _Hasbiyallahu wa ni'imal wakeel_. ...... _Allahumma ajirni fi musibati-wa'aklifni khairan minha_. Rana ta farko kenan Dana ta6a jin Abba yayi addu'ah. Hawaye ne masu zafi suka zubomasa,hakanan yakeji ajikinsa kamar yarasa wani tsoka na halittarsa but yakasa fahimtar komai. Gashi Allah yahadashi da ballagazar mace,yau 2days kenan babu Hjy Rabi agida,to ina take? Tambayar dayayima kansa kenan. Miqewa yayi zai hau steps saiyaji ana knocking din door,da sauri ya qarisa wajen qofar. Koda yabude wasu maza yagani,wadanda bazasu wuce sa'o'insaba,musabaha sukayi da juna. Bismillah kalmar da Abba yace musu kenan tare da nuna musu alamun sushiga daga ciki. Bayan sun zazzauna ne ,daya daga cikinsu "yace Alhj Habeeb maganar gidankane da muka siya yau zawon 2weeks kenan ance za'akawomana takardun gida but munji shiru,shine yanzu muka biyo sahu. Cike da mamaki Abba yadubesu "yace maganar gida Kuma?wani gidan kenan mukayi nagana da ku?Kuma suwaye ku? Kallon kallo sukebin junansu dashi,daya yadubi Abba (daya ke su biyune sukazo) "yace katuro matarka Hjy Rabi tasiyar da gida,Kuma mungama mgn da'ita munzo munga gida,domin har court mukaje tasa hannu,yau kwana biyu kenan da mukabata kudin 10millions,but munji shiru babu ita babu labarinta. Take anan kan Abba yayi mugun sarawa,jiyayi qirjinsa yayi masa nauyi,tundaga lokacin besake sanin inda kansa yakeba. ****** *_KANO_* Zaune take akan sallaya tanajan carbi,jitayi zuciyanta yanamata rawa,ga heart dinta da yake beating. _INNALILLAHI WA INNA-ILAIHIRRAJI'UN_ kalmar da tafada kenan,wasu tears masu zafi suka shiga zubomata. Daga hannuwa tayi tare da furta "Allah gani a hannunka duk inda diyata take Allah ka bayyana mun ita,Allah kakarkato da hankalin mahaifinta garemu Allah na roqeka Allah _Astagfirullah_ na tuba Allah taqarishe maganar tare da fashewa da kuka. Granny ce tayi sallama ta shigo bedroom, "tace subhanallah maryama meke faruwa? Mommah na kuka "tace hjy qirjina na bugamun jikina na bani daya daga cikin jinin jikina Yana cikin wani hali,kodai jumaima ko Abban ta,Taqarishe maganar tare da fashewa da kuka. Kiyahaquri maryama insha Allah duk kansu suna cikin qoshin lafiya da kwanciyar hankali,kicigaba da addu'ah kinji maryama na? Allah natare dake,idan kina Cikin damuwar Nan nima nakan rasa natsuwa tane. "Nace kishirya muje maradi wajen dangin mahaifinsu kinqi,haba maryama kemafa kinada haqqi a kamsu suma sunada haqqi akanki,Amma bakijin magana Sam,gashi mahaifinki ya rasu to idan basuyi mikiba waye zaiyimiki? Cikin kuka momnah "tace hjy nayi shiru,shikenan Allah yadawomin da farin cikin ahlina. Granny "tace Ameen diyar albarka,kicigaba da addu'ah Nan bada jimawaba komai zaidawo ya daidaita kinji? Mommah "tace to Hjy Allah yasa. Ameen,kokefa to kushiga bandaki kiwanke fuskanki ga talatu maqociyarmu can tazo wajenki akan maganar danta dakikace Zaki kai jami'ah. Ok to Hjy kicemata ganinan,tayi maganar tare da nufar hanyar toilet din da ke cikin bedroom din,ita Kuma Granny tafita. ****** _ZARIA_ Dirrrrrrr!dirrrrrrr!!dirrrrrrr!!!! Qaran wayace alamun Kira ake,cikin sauri hajja tafito falon tare da daukar wayar nata( Tecno mai keypad). Sallama tayi takara phone din a kunnenta,nidai banji me akaceba but naji hajja nacewa wani asibitin? Cikin sauri jumaima tafito daga bedroom nata tazo kusa da hajja ta zauna. Tom ganinan yanzunnan,hajja tafada. Katse wayar tayi tadubi jumaima "jummy maza daukomin hijjabi na da takalmina zanje asibiti ne,ance yarinyar Nan matar shuraaim tana naquda. Miqewa jumaima tayi cikin sauri takawo mata,tasaka. Jumaima "tace to hajja wazekaiki asibitin? Yaronnan "yace ga direban shi Nan yaturoshi yazo yadaukeni.......adaidai lokacin sukaji horn,cikin sauri suka fito farfajiyar gidan,hajja tashiga motar . Jumaima"tace to hajja Allah yatsare,ita Kuma Allah yasauketa lafiya. Ameen! Hajja tafada Haka jumaima tadunga dagamata hannu har Saida tadena ganin motar sannan tadawo falo tazauna tare da fadawa duniyar tunani. A. B. U teaching hospital tudun/wada Zaria aka rubuta. Koda hajja sukafito haka tadungabin direban Alhj Basheer har suka Isa inda su Ummiey suke. Kamar inajin ihu,kalmar da hajja tafada kenan,Cikin sauri suka karisa. Ummiey ce ke kuka tare da su fareeda. Abbiey natsaye idanunshi sunyi cazir kaman garwashin wuta. Gefe guda iyayen Aunty Ni'ima ne,Sai wata mekama da ita,suma kuka suke babu saurarawa mutane sun cika a inda suke. _innalilkahi wa Inna ilaihirraji'un,shikenan Ni'ima kintafi kinbarmu,munrasaki innalillahi wa Inna ilaihirraji'un_ kalmar da Ummiey kefada kenan. Hajja"tace _La ha illa-ha illallahu muhammadar-rasulillahi_ kardai kucemun tarasu aituni waje yasake hargitsewa. Wani babban likitane yazo "yace haba hajiya kiyahaquri Mana,kunga muna da patient masu labour kada wasu su rude kuyahaquri. Abbiey ne da mahaifin Aunty Ni'ima suka musu magana,tare da yima drivers dinsu magana akan akwashesu Ummiey akaisu gida can gaskiya layout (wato gidansu fadeela) suma gasunan zuwa da gawar. Readers wai ina Ya Shuraaim ne? Wajen shabiyun dare Aunty Ni'ima tafara naquda,Ya Shuraaim dayaga haka Sai yadauketa,sbd rudewa ma yamanta da A. B. U See dake kusa dasu,shiyasa yawuto da ita nan. Ko kafin su iso tajigata sosai,cikin gaggawa nuses din asibitin sukayi labour room da ita. Manyan likitoci ne akan Aunty Ni'ima,saidai kaga Doctor's nagudu sun nufi room din da take. Babu abinda Ya Shuraaim yake Sai kuka wiwi,wayarsa yadauko tare da Kiran Abbiey,ba'adauki time ba Abbiey yayi picking call din. Jin muryam Shuraaim na kuka yasashi watstsakewa tare da tambayarshi lafiya? Nan Ya Shuraaim yasanar mai abinda ke faruwa. Ok gamunan zuwa,kalmar da Abbiey ya fada kenan. Wajejen 2:300 Abbiey suka qariso shida Ummiey,sun cidda dan nasu cikin damuwa matuqa,kwantar mai da hankali suka fara. Wasa Wasa Aunty Ni'ima har five,Abbiey da yaga haka saiya cema Ya Shuraaim suje su daura alwala suyi sallah raka'a biyu,babu musu Suraaim yabi Abbiey nashi suka wuce.Aunty Ni'ima Bata haihuba. Wajejen 8:00 akafara qoqarin shirye shiryen yimata operation don har Shuraaim yasa hannu,Aiko saiga haihuwa gadan gadan ta iso......adaidai wanna time dinne mahaifanta da sister(wato yarta mace) dinta suka qariso. Tahaihu ansamu baby boy saidai baizo da raiba,a wanna lokacinne tafara fitarda jini sosai a jikinta,tana wani irin jijjiga,ana qaramata jinine wani na zuba ajikinta. Su fareeda suma sunzo asibitin. Aunty Ni'ima batasan wake kantaba,kamanninta sun sauya,tayi wani irin kyau matuqa,Banda kuka babu abinda suke,hatta su Abbiey da mahaifinta d suke maza Saida suka zubda qwallah. Ana cikin wannan halinne rai yayi halinsa, _Kullu nafsin za'ikatul maut_ . Atake anan Ya Shuraaim ya yanke jiki yafadi,tuni asibitin ya hargitse, Nuses suka daukeshi tare da shiga dashi. Wannan kenan. ****** Anyimata sutura, tare da kaita gidanta na gaskiya. Har a likacin Ya Shuraaim bai far fadoba. Sai wajejen qarfe biyar ne hajja ta tuna da tabar jumaima a gida,Isah drivern Shuraaim tasa yadauko jumaima. Koda tazo taga abunda ke faruwa tayi kuka sosai itama,Allah sarki junior tun bayan rasuwar mahaifiyarsa yake kuka,dukda besan mutuwa ba,but cewa yake akaishi wajen mommynshi,yaqi yarda da Kowa hatta su fadeela,anyi lallashin har angaji. Falon Ummiey cike yake da mutane,wasu 'yan uwan marigayiya,wasukuma 'yan uwan Ummiey da qawayenta. Shiga Falon sukayi tare da su fadeela,tayima duk wadanda yakamata gaisuwa,ita kuwa Ummiey Banda harara babu abinda take dokawa jumaima(Oh ni Xahra, Ummiey a gidan gaisuwar ma)? Can suka qarisa inda hajja take da 'yan uwan marigayiya, junior Yana hango jumaima yataso da gudu ya ringumeta Yana sake fashewa da kuka Aunty ina mommyna ne?bangantaba. Duk Falon tsayawa kallonshi akayi. Hawaye ne ya wankema Jumaima face "tace ayya junior Mommynka tatafi tasiyo maka chocolate. Shiruuuu yayi na dan wani lokaci "yace to ina Daddy na? Jumaima tayi shiru saican dibara yafadomata "tace yaje kasuwa yasiyo maka jirgi. Dariya junior yaqyal-qyale dashi tareda fadawa jikin Jumaima yayi hugging nata. Duk wadanda ke falon Saida sukayi Murmushi koba komai yanzu za'asamu yayi shiru . Ummiey kuwa aranta fadi take tabbb dijam! Inah ?aibazeyuwu inyi sake shima Dan Nan ta mallakeshiba(Uhm kaji Ummiey saikace wani Shuraaim?wai mallakewa)to a'ina junior yasan yarinyar nanne? Kokafin tadawo tunani basu Jumaima da su fadeela da junior a Falon. Miqewa tayi cikin sauri tayi hanyar steps Maganar su Jumaima kuwa kitchen fadeela taje tadeboma junior abinci, Jumaima tadunga bashi,don yaqi cin abinci tare da hada mai da Bobo. Duk Wanda kakalla acikinsu tayi zuru zuru,Allah sarki mutuwa Allah yajiqanki Aunty Ni'ima,halinki nagari ya cimmiki, Jumaima ce tayi maganar tare da fashewa da kuka. Su fadeela jikinsu duk yayi sanyi, fareeda kuwa babu danne dannen phone dinnan na fama,batamasan inda tayarda phone dinba. Junior ne yamiqe ya isa gaban Jumaima "yace aunty meyasa kike kuka? Jumaima takasa magana cuz kukan yaci qarfinta sharemata hawayen fuskanta yafarayi da hannunsa ......babu zato babu tsammani sukaji junior yafashe da kuka. Aituni Jumaima tadakatarda nata tajawoshi jikinta "tace meyasameka Kuma kake kuka? To bake bane kike kuka?yayi maganar guntun hawaye nasake zubomai. To shikenan nayi shiru kayi haquri bazan sake kukaba kaji?........ Banko qofar bedroom dinsu fadeela akayi da qarfi a tsorace dukkansu suka juya. Ummiey ce ! Tashigo fuskarta tamkar Bata taba dariya ba,nufo inda Jumaima take tayi a zafafe, Jumaima kuwa Banda rawa babu abinda jikinta keyi,zufa Sai aikin ketomata yakeyi,cikin sauri fareeda da fadeela suka miqe tare da shan gaban Ummieyn nasu. Zaku matsa kubani waje ko sainaci ubanku anan? Fadeela taduqa gabanta "tace Ummiey kiwa Allah kada kitaba Jumaima Kinga rasuwa akai,Kuma gidan cike yake da mutane. Harara Ummiey ta dokama Jumaima "tace kafin nanda awa uku kibar cikin family Dina inkuma ba hakaba,sainasa ancanza Miki halitta,sannan a dauke ki aje can bayan gari ayar( To Ummiey kodai kinkoma dabancine)? Jikin Jumaima na rawa"tace to zantafi. Ummiey Bata sake maganaba tafita. Bayan fitarta ne Jumaima tamiqe jikinta haryanzu bedena rawa ba,fadeela"tace ina Kuma Zaki? Fashewa da kuka Jumaima tayi"tace Aunty fadeela bansan inda zaniba,but dole nabar family naku, Ummiey ashirye take ta'iya yimun komai. Taqarishe maganar tare da fashewa da kuka. Fareeda"tace Sam baza'ayi hakaba kujira ni bari nazo,miqewa tayi tare da fita. _ko me fareeda zatayi oho readers,mudai Allah yasa muji alkhairi,wadanda sukarasu Allah yamusu rahama_ *_Gaskiya comments naku na jiya yasani nishadi,dukda bansamu yanda nakesoba Nagode sosai da comments naku_*: _Ur Lovely Xahran kuce_✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞 ❣️ Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ [4/24, 8:11 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRTER'S ASSOCIATION* *_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_* *T.W.A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* *Bismillahi-rahmanir-raheem* 🅿️:23-24 Koda fareeda tafita ta cidda andawo da Ya Suraaim gida,mutane suntaru akansa Kowa qoqarin yimasa gaiauwa yake. Lokaci qanqani Ya Suraaim ya zuge tamkar bashine sadauki ba,idanahi sunyi jazir alamun yaci kuka. Fareeda ce taqarisa wajen da sauri "tace Yaya sannu ya jikin?tsqyawa yayi kawai Yana kallonta tamkar wani mai tunanin wani Abu. Yaya yaqarin haquri?hannu kawai ya iya dagamata,miqewa tayi tadubi Abbiey"tace Abbiey pls inada magana dakai ! Miqewa Abbiey yayi suka koma gefe bansan me fareeda tafadamasa ba saidai lokaci daya fuskarsa ta sake canzawa,da alamu wannan ta fushine,cewa yayi muje cikin gidan tare suka shiga ciki ya dubi fareeda yace takira masa Ummiey. Ba'adauki lokaciba saiga Ummiey hannunta riqe da carbi taci hijjab dinta fari tass(Oh kaga Ummiey saikace mumuna). Qarisowa inda Abbiey yake tayi cikin sauri,dubanshi tayi "tace Alhaji lafiya kuwa?naga kaman ranka a bace yae. Look! Hjy kinsan nibanason damuwa Kinga gidannan rasuwa akayi matar danki ce tarasu Amma kamar bakidamu ba?Anya Anya wannan halin naki zaitafi dake? Hade rai Ummiey tayi"menayi?mekuma akace ma na aikata yanzu? Abbiey"yace mezesa kifitine yarinyar Nan ?waima look! Meyasa baki tsoron Allah ne ke? Ummiey ta dubi Abbiey"tace lallaima Alhj ni ce bani tsoron Allah ? To kinayi ne?bari kiji zankira hajja yanzu Sai asan abinyi......cikin sauri Ummiey"tace a'ah basaika Kira wata hajja ba shikenan bazan sake magana akanta ba. Fuuuu ta wuce. Shima Abbiey komawa yayi wajen amsar gaisuwa,idan kaga Ya Shuraaim kasan Yana cikin damuwa. ~After three days~ Duk anwatse masu amsar gaisuwa,hajja itama shiri take na komawa gida itada Jumaima. Sun fito driver zaikaisu. Junior ne keta kuka shi wallahi saiyabi Aunty Jumaima,duk hankalinsu yatashi barimna Ya Shuraaim. Kuka Hajja tafashe dashi"tace Allah sarki juniya kayahaquri ga mahaifinka nan,an lallasheshi Amma ina yaqi shiru. Yaqi yarda da Daddyn shima. Cike da bacin rai Ummiey tazo inda yake ta fusgoshi,cikin daka tsawa"tace Kai don ubanka kayimana shiru,sbd tsabar munafinci dakafin tazo suwa kasani?da yake anbaka a ruwa kasha shine yanzu zaka dagamana hankali taqarishe maganar tare da zaremai idanuwa. Tsandara kuka ya Kuma,Wanda Shuraaim da Jumaima sukeji har ransu,kuka Jumaima ta fashe dashi. Cikin bacin rai Hajja ta dubi hajy suwaiba"tace menene haka suwaiba?wannan Dan tatsitsin yaron kikema irin wanna fadar?saikace kinayi da sa'arki. Zonan megidana,tayi maganar tare da yafito junior da hannu,da gudu ya fisge hannunsa daga na Ummiey yafada jikin Jumaima,rungumeshi tayi tsam a qirjinta tanajin son yaron. Ya Shuraaim ne yagoge hawayen face nasa,baisan sanda murmushi ya bayyana a fuskarsa ba,dai-dai lokacin Jumaima ta dago, Aiko suka hade ido. Cikin sauri Jumaima tayi noudding kanta qasa,wucewa yayi Tsohon part dinshi. Nan su hajja sukamusu sallama tare da shiga mota,Isah direban Ya Shuraaim yajasu Suka tafi gida da junior. ******* *_BAUCHI_* *JUMAIMA TEACHING HOSPITAL* naga an rubuta. Wani Ward kebantacce na hango mutane kamar 'yan family guda ne. Baba Alhj,Alhj Hakeem,Alhj Tukur Mai naira(Shine mijin Adda Safiyya). Gefe guda Kuma Adda Safiyya na hango tana ta kuka,Sai Hjy babba,babu yakumbo a ciki. Haba Safiyya kiyahaquri kidena kukan zaitashi da yardar Allah kinji? Alhj Hakeem ne yayi maganar,Cikin kuka"tace Yaya meyasa?meyasa farin cikin Yaya Habeeb lokaci daya suka tarwatse?taqarishe maganar tana fashewa da kuka . Komai yasamu bawa rubutacce ne daga mahaliccinsa mudai addu'anmu Allah yabashi ikon cin jarabawanshi,Duk cikansu suka amsa da Ameen. ~After one week~ Jikin Abba babu Dadi saidai godiyan Allah kawai,domin baisanin wadanda ke kansa ba. Yanzu haka ana shirye shiryen fita dashi India ne. Yakumbo kuka take sosai tana fadin "Allahu Akhbar maryama ina kike ne kizo kiga halinda mijinki ke ciki?tayi maganar tare da sake fashewa da kuka . Qarfe biyar jirginsu Abba ta daga Sai Indiya domin duba lafiyarsa,Alhj Hakeem da Alhj Tukur sune zasu zauna dashi,patan mu muce Allah yaba Abba lafiya,Allah yatada kafada,Ameen. _Wai in Hjy Rabi ne_??? Tunda ta'amsa kudin gidannan Bata zarce ko inaba Sai maidugri garinsu,gida tasiya Dan dai-dai Sai mota qirar Honda. Shanawa suke sosai itada mahaifiyarsa don batada uba Ehee. Wajejen la'asar suka shirya itada mahaifiyarta Sai gidan Boka. Ahunku dai masu gida,kalmarda uwar Hjy Rabi kenan ta fada. Wani irin ihu akayi tare da gurnani saiga hayaqi na tashi. Bulll ! Wani halitta ne wada maiban tsoro ya bayyana agabansu Hjy Rabi duk cikansu basu firgita ba.Alamun dama sunsaba da hakan. Qyal Qyal Qyal akadunga sakin dariya,bokan yadubesu "yace ke Rabi aikinki na kyau,lallai kincika shegiya,lami batayi haihuwar banzaba. Dariya mahaifiyar Hjy Rabi tayi tace,gaskiya ne sarkin bokaye babu qarya. Turbune fuska yayi "yace saidai akwai babban matsala. Cikin sauri Hjy Rabi ta dubeshi "tace matsala Kuma?wata iri ce? Lallai tabbas asirinki na gab da tonuwa,idan baki wani abuba,domin 'Yarsa da matansa da 'yan uwansa sunanan sunduqufa da addu'ah. Hjy Rabi tadubi Boka"tace wai Sarkin Bokaye sunhadu ne da uwar da 'yar? Ina tukuna dai suda haduwa Sai andau lokaci,Sai dai yarinyar tafada hannu nagari domin da alamu akwai alkhairin da zesameta a gidan. Cikin kaduwa Hjy Rabi"tace Boka to meye abinyi?kasan dai banason naganta cikin farin ciki tun tana qarama Koh? Qyalqyalewa da dariya Boka yayi"yace babu abinda zamu iya yi akan yarinyar nan,don tafi qarfinmu, hatsabibiya ce ita a fannin addu'ah yanda kukaga uwarta. Hjy Rabi"tace Boka to ya maganar Alhj? Dariya yasakeyi yace"aimun jefashi wani hali yanzu haka ankaishi India don duba matsalarsa,hakanan zasu haqura sudawo gida don baze warkeba,indai Kinga ya warke to sunhadu da tsohuwar matarsa ce. A ranar saikin canza kamanni domin kanki abubuwa zasu dawo. Hjy Rabi"tace ai dole na dau mataki akan wannan komawa Zaria ya kamani kenan. To ya maganar dukiyanshi yamun qaryan ankwashe. Dubanta Boka yayi "yace tabbas baida komai yanzu,sannan mu kammu bamusan wadanda suka kwasheba Kuma duk inda Zaki haka za'a cigaba da fadamiki. Cike da damuwa Hjy Rabi sukama Boka sallama tare da alqawarin zata kawo jariri sabon haihuwa. _Toga dai Abba a hannun Allah A hannun Sarkin Bokaye,ko zasiyi nasarar kasheshi oho🤷🏽‍♀️🤷🏽‍♀️,masoyan Abba kusashi a addu'ah Allah yakubutar dashi daga hannun su Aunty Rabi_ Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞 ❣️ Lallai Alqalami 🖋️Yafi takobi 🗡️ [4/24, 8:11 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah_* )) T. W. A _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *Bismillahir-rahmanir-raheem.* 🅿️:25-26 ~AFTER 2 MONTH~ Jumaima ce zaune itada junior tana kooyamasa karatu. Suratul Muhammad yake karantawa cikin gwanninta saikace yaron Abdurrahman Sudais. Dai dai lokacin Ya Shuraaim yayi sallama tare da shigowa Falon. Cikin hanzari Jumaima ta miqe tare da nufar bedroom dinsu itada junior. Shikuwa Ya Shuraaim Banda harara babu abinda yake doka mata Da gudu junior yaje yayi hugging Daddyn nasa"yace Daddy sannu da zuwa. Yawwa my boi how per? I'm pyn Daddy. Wake koyama karatu haka? Junior"yace Daddy Aunty Jumaima ce take koyamun,tamun wanka sannan tayi feeding Dina. Na tambayeta ina mommy na "tace tana aljanna Kuma tana jirarmu,haka ne Daddy? Daga Kai Ya Shuraaim yayi"yace hakane my boi Auntyn ka batayi qaryaba. Ina Hajja ne?......Dai dai lokacin taqariso Falon hannunta riqe da goro tana ci. "Tace ganinan fitinanne kazo kenan zaka takuramun diyata,ta dubi junior "tace jiniya ina Auntyn taka ce? Inkirata ne?ya tambaya. Hajja"tace A'ah rabu da ita. Shuraaim"yace akirata inason magana da ita kam. Koda junior yashiga dakin baeganta ba,but yaji motsin ruwa a toilet,dai dai bandakin yatsaya yayi knocking,"Aunty daddyna yace kizo yanzu. Fitowa tayi jikinta daure da towel ta dubeshi"kaje kace ganinan zuwa. Nufar gaban mirror tayi ta dauki manta CARETONE ta murza tasaka long hijjab tafita. Yana ganinta yahade fuska tamkar baitaba dariya ba,kusa da junior ta zauna"tace Yaya gani. Hajja kinsan abinda yarinyar Nan tayi?yayi maganar tare da duban Hajja. Taya za'ace budurwa kamar wannan zata dunga Zama daga ita Sai Vest da fallen zani?gida cike da qatti. Bude baki Hajja tayi cike da mamaki take duban Ya Shuraaim"tace inane Cike da Qattin Shuraaim? Nan gidan Mana hajja to megadinki ba da me debo muku ruwa ba qatti bane?idan wani yazo yasameta a haka? To mene?tunda ba tsirara suka ganta ba,inji Hajja. Ya Shuraaim yadubi Jumaima"yace ke! Cikin daka tsawa,da sauri ta dago. "Yace kada nasake ganin kinyi irin wannan shigar a falo kinzauna,kina jina? Daga Kai tayi "tace Eah. "Yace duk inda Zaki kidunga saka long hijjab ne,ko inane kinji? Dogayen hijjab Dina biyu ne daga na islamiya Sai wannan,tanuna na jikinta. Ok to idan Zaki fita mekikesawa?yayi tambayar babu alamun wasa a face nata,kallon yanda mouth dinnata ke motsi yayi,yarinyar kyanta da dirinta is too much yafada a ransa...... Wayarsa ce tayi ringing. Dauka yayi tare da fadin hello,yakai 2mint Yana mgn daganan yakatse. Yadubi Hajja "yace hajja ina wayarkine?Saboda yau Zanyi tafiya,zanje qasar Kuwait Saboda wani course namu,Kuma Zanyi a qalla 1year saidai duk bayan three months zandinga zuwa. "Hajja tace to Allah ubangiji yatsare,Allah yabada sa'a. Itakuwa Jumaima farin ciki take sosai bala'i zaiyi tafiya. Ok Hajja ina wayar takine? Kaganta can tunda jiniya(Haka take cewa don Bata iya junior ba) yafada da ita Miya yau kwana hudu kenan taqi Koda motsi. Ok to Anjima zan dawo,Saboda gobe flight din 6 na safe zanbi. Hajja"tace to shikenan saikazo. Nan sukayi sallama ya fita tare da dannama Jumaima wata uwar harara,a fakaice ta rama itama......saidai kash gogan yakamata,baice mata komaiba yacema junior yabiyoshi ya'amsa tsaraban cweat. ****** Hjy Rabi ce zaune tayi ta gumi,wani gidan haya ta kama,Mai daki ciki da falo Sai bayi. Abun duniya duk yataru yayi mata yawa. Bata da kudi a hannunta Sai 5000,gashi tanaso taje gidansu Baba Alhj taga condition din mijinta kota fadama Boka but bazai yuwuba,tunda taje Adda Safiyya tacimata mutumci, (tunda andawo dashi Nigeria anrasa gane kan cutansa,lallaima aikin Boka Yana kyau),ta Kuma mata warning sosai"tace idan ta bari aka Kuma ganinta ko a jikin gate din gidanne saita kaita a canja mata kamanni. Tasan halin Adda zata aikata mafiyin hakan idan ranta yabaci. Ita tsoronta kada mommah taji labarin ciwon tazo,a Koda yaushe maganar Sarkin bokaye kedawo mata(Muddin yahadu da tsohuwar matansa konai zai lalace, sannan komai zaidawo kanki ne),wannan kalmar na firgita ta. Tashi tayi tahada kayanta"tace gwanda naje maidugri ko mota tace na siyar da nazauna da yunwa. Ta Isa maidugri bayan sallar isha'i tatarar da mahaifiyarta zaune tanacin abinci babu abinda babu sakwara ce da miyar agushi Sai naman zabi. Yarda jakan hannunta tayi"tace lallaima Lami ni inacan ina fama da yunwa ke kinanan kina fama da cin Dadi Koh? Dariya Lami tayi"tace diyar albarka harkin dawo? Harara Hjy Rabi ta dokawa mahaifiyar tata"tace yunwa nakeji ya maganar abinci ne? Kije akwai ragowar Dan kadan a kitchen kidauka. Dan kadan Kuma?tayi tambayar. Eh Mana nasan da zuwan ki ne? Bata sake magana ba tanufi kitchen din. Bayan sunci abinci sunyi qatttt ne,domin babu maganar sallah don basuyi. Lami wai ya maganar jariri kinsamo? Lami tayi dariya"tace tunima,Amma Saida nasha wahala asibitoci biyar naje da qyar nasamu naje daya a cikinsu wani likita Christa ya siyarmin,wanima asibitin 'yan sanda sukayi qoqarin hadani dashi. Dariya Hjy Rabi ta qyalqyale dashi"tace to ya maganar canji na? Harara uwar tata ta dokama mata"tace bangane canjin kiba? Eah Mana nasan baza'arasa canjiba. Lallaima Rabi baki da kunya,duk irin wahalar danasha sannan kizo kinamun mgnr canji?to bazan bayarba qarfi ya cinye. Hjy Rabi Bata sake magana ba ,domin tasan uwannata tafita shedanci,don ita tasata a hanyar komai,Amma saita nuna mata nata karatun( _Wa iya zubillah_ , waifa uwa da 'ya kehaka). Lami gobe da sassafe saimuje wajen Sarkin Bokaye kawai yagama da Alhj Habeeb don nagaji da wahala,bazan bari yayi rayuwar farin ciki ba,tunda ya nunamun qiyayya,kindaisan son da yakemun bana Allah bane, na aikin bokane Koh? Lami "tace to shikenan Allah yakaimu goben. *_I need ur comments dinku sosai,shizaisani nasake tsayin page nawa_* Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞 ❣️ Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ [4/24, 8:12 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *Bismillahir-rahmanir-raheem.* 🅿️:27-28 Wajejen 8:30 Ya Shuraaim ya shigo gidan Hajja hannunsa riqe da Dan madaidaicin leda. Sallama yayi tare da shiga Falon Hajja,wow ! Gsky yayi kyau sosai wani jessy yasaka a jikinta Riga da wando baqaqe,yayi kyau sosai kaman balarabe. Hajja ce tafito daga daki"tace to fitinanne me yadawo dakai da daddarannan? Dariya yayi"yace Kai kedai tsohuwannan fitinanne ce,yanzu Kuma menayi? Hajja "tace kasake dawowa kafiti namun 'ya ce? Murmushi yayi batare da yayi magana ba. A daki kuwa Jumaima suna kwance tana koyawa junior karatu kaman daga sama taji muryar gogannata. Heart dinta ne yafare beating kamar ace takkk ! Tazura da gudu. Da gudu junior ya miqe"yace oyoyo Daddy, Aunty Daddy na yazo inje? Daga masa Kai tayi"tace Eh kaje but idan yace maka ina Nike kace nayi bacci kaji? Dariya junior yayi"yace Aunty bakekika cemun haramun neba qarya? Kallonshi Jumaima tayi"tace ai wannan ba qarya bane my boi,rufamun asiri zakayi. Baibata amsa ba ya falfala a guje tare da shiga Falon. Oyoyo Daddy,yayi maganar tare da rungume Daddyn nasa. Oh my boi ainayi tunanin kana bacci kaida Auntyn ka. Girgiza kai yayi. Ya Shuraaim yadubeshi"yace ina Auntyn ka? Daddy"tace idan ka tambayeta nace tayi bacci. Bude baki Hajja tayi,tadubeshi"tace Amma wannan yaron da shegen magana kake,Kai baka iya sirri bane? Murmushin gefen baki Ya Shuraaim yayi"Yace jeka ce na ce tazo. Shiga dakin yayi saigashi yafito Yana qyalqyala dariya"yace Daddy Aunty zata zaneni. Fitowa tayi jikinta sanye da long hijjab,ta duqar da kanta qasa,samun waje tayi ta zauna kusa da Hajja,"Tace Sannu da Zuwa Ya Shuraaim. Dagowa yayi suka had a ido a lokaci daya,qurama Jumaima ido yayi babu ko kiftawa. Kallonshi tayi tare da dallamasa harara........karaf ya lura da ita tsaff ! Hade rai yayi "yamiqo mata ledar hannunsa"yace ga wayanan kiduba da shi zamudinga communicating idan ina son jin muryan Yarona da Hajja ta. Kaman Hajja tashiga zuciyar ta "Tace au Banda ita? Baice komaiba ya shafa sajennsa tare da cizan lips nasa. Akwai Sim Card da komai a cikinsu wayar,Number Tace kawai a ciki bana buqatan naga kinda number Kowa,Ok ? Dagawa tayi tare da turo mouth"Tace harda nasu Aunty fadeela? Hade rai yayi tamkar baita6a dariya ba"yace ko da kuwa nasu Uwar Aunty fareeda ce ! Daga Hajja har Jumaima diddilo idanuwa sukayi cike da mamaki. Miqewa Hajja tayi"Tace to bari mubaku wuri. Cikin sauri Jumaima ta dubi Hajja. Dubanta Ya Shuraaim yayi"yace zoki amsa saqonki natafi gida. Miqewa Jumaima tayi"Tace toh. Futa sukayi har bakin wajen motansa suka Isa yabude bayan motar ya miqomata qaton leda. Amsa tayi zata juya,cikin zafin nama ya fisgota a tsorace ta juyo ta dubeshi tare da zazzare ido tamkar mara Gaskiya. Meyasa baki da kunya?yayi tambayar tare da hadata da jikin mota nasa. Qara diddilo idanuwa Jumaima tayi. "Yace wakekema rashin kunya fitsararriya? Jumaima"tace nifa ba dakai nakeyiba. To dawa kikeyi fitsararriya? Wallahi da kaina nakeyi kayahaquri. A hankali yafara matsowa kusa da ita...... Jumaima batayi auneva taji saukar numfashinsa cikin sauri ta runtse idanuwanta,wahayene suka fara silalomata. Tashi mun a cikin mota mara kunya. Cikin sauri ta bude idon ta. Saura Kuma naji labarin bakisa long hijjab saina Saba Miki,duk wani abu da yashafe social media kada ki bude bare a batamunke,,,,,,,,,,,,,kina jina? Cikin daka tsawa yayi maganar,mouth dinta har rawa yake"Tace Eh naji. Oya Maza ki shiga Ciki. Jumaima har tutube take ta ciccibi ledar kayan ta shiga. Koda tashiga duba hijjabs din sukayi kala goma shabiyu ne,Kuma duka yadi hudu hudu. Takaici yasa Jumaima fashewa da kuka"Tace Hajja yanzu irin hijjabs dinnan zandunga sawa? Hajja ta dubeta"Tace ba dole bane kiss ga gyaluluwanki da fadeela ta dinko Miki. Jumaima Cikin kuka"Tace Hajja idan nasaka veils wallahi Ya Shuraaim zaneni zaiyi saboda yace kada nasa. Hajja Tace to shikenan. ******* *Maidugri* Koda su Hjy Rabi da Lami sukaje wajen Boka,sun koro Mai bayanan abinda sukeso. Kyalkyalewa da dariya Sarkin Bokaye yayi,can Kuma Sai ya turbune fuska tamkar baitaba dariya ba"yace ina? Bazamu iya wannan aikin ba,domin Anfara kakkareshi da ayoyin Allah . Cikin bacin rai Hjy Rabi"Tace wani irin magnr banza kake fada Boka? Kana nufin bazaiyuwu akasheshiba? Daka mata tsawa Sarkin Bokaye yayi"yace Ke! Aljanu zasuyi Miki qarya ne,Koko zakija da aljanu ne? Cikin bacin rai Hjy Rabi tamiqe tare da tafiya. Qwalamara Kira Lami tashiga yi. Dakatar da ita Sarkin Bokaye yayi"yace kibarta da kanta zata dawo,jeki na sallameku. Miqewa Lami tayi tafita. ****** *BAUCHI* Yanzu jikin Abba yafara sauki tunda Yana magana kadan kadan,sannan ba Kowa yake jinsaba,Sai mutum yakara kunnensa abakinshi yake ji, Hawaye ne yake gangaromasa yadubi Adda Safiyya dake kusa dashi yafara motsa baki alamun yanason mgna. Cikin sauri takara kunnenta a saitin bakinshi,ahankali "Safiyya ina Rabi take? Hade rai Adda Safiyya tayi"Tace Yaya bansan inda takeba Gaskiya. Kokaka yake"yace inaji a jikinta na rasa wani Abu Mai muhimmanci a rayuwa ta,Amma idan nafara qoqarin tunawa Sai kaina ya saramun. Adda Safiyya ce tafashe da kuka tatuna cewa komai lalacewar naka nakane. Sake gwada wayar mommah tayi but still cemata ake Swhitch off,lallashinta Abba tashiga yi,ta kwantar masa da hankali sosai. Yasamu natsuwa daidai musali. Sallama akayi tare da shigowa dakin,Alhj Hakeem ne Sai wacce ke bayanshi. Cikin sauri Adda Safiyya ta miqe tare da nunata da yatsa. _Wallahi naji dadin comment dinku,ina godiya,don Allah Adena turo sticker matsayin comments pls_🙏🏽 Ina godiya da comment dinku: Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞💖 💓💕𵐊 ❣️ Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ [4/24, 8:12 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *DEDICATED TO MY FAMILY GIDAN ALH SALEE'S MAI ALLURA* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿️:29-30 Ba kowace Suka Shigo dakin da Alh Hakeem ba Sai Hjy Rabi. Cikin bacin rai Adda Safiyya"Tace munafuka kinzo kiqarisa sane komai? Kukan kissa Hjy Rabi tafara. Alhj Hakeem"yace haba Safiyya kindaisan cewa mijinta ne Koh?Kuma tanada ikon kula dashi. Adda Safiyya"Tace A'ah Yaya Nima zan kula dashi Allah. Duban Hjy Rabi Alhj Hakeem yayi"yace matso kusa da mijinki Koh? Matsowa tayi tare da Kama hannunsa tariqe qam tare da fashewa da kukan kissa"Tace Allah Sarki mijina meyasa Meka haka? Hawaye suka shiga zuboma Abba yadubeta murya can qasa.........Atare suka Kara kunnensu ita da Adda Safiyya"yace Rabi kin cuceni kin siyarmun da gidana,kinrqbani da dukiyata. A tare suka dago ita da Adda Safiyya, harara ta dokama Hjy Rabi. Baisake Cewa komaiba Sai kuka da yakeyi. ****** Tun 4:00 Isah yadaukeshi yakaishi Airport din kaduna,6:30 jirginsu yatashi Sai qasar Kuwait. Jumaima ce zaune itada junior suna zaune a falo Sai kallo suke, Hajja nakan 3sitter tasaki mouth Sai bacci take. Qarar bude get sukaji,da alamun mota ce zata Shigo(Qila Abbiey ne). Miqewa sukayi tare da fitowa farfajiyar gidan itada junior. Tabbas Abbiey ne shida Aunty Fareeda,murnar ganin juna suke gaba dayansu,dogon Kai Jumaima ketayi kozata ga Aunty Fadeela,but babu ita. Dariya Abbiey yayi"yace Aunty Fadeela kike leqe Koh? Aunty Fareeda"Tace Abbiey bari najuya don Naga alamun Cweat sis Bata damu daniba Sai Twins sis. Cikin sauri Jumaima"Tace Aunty ba Haka bane,kinfi Kowa sanin idan ina tare da ku gabadaya nafi Jin Dadi. Aunty Fareeda "Tace ok sis sorry mushiga daga Ciki. Shiga Falon sukayi suka tarar da Hajja da Abbiey suna gaisawa. Jumaima ta Isa kusa da Abbiey tazauna a qasa kusa da qafafuwansa"Tace Abbiey sannu da Zuwa? Shafa kanta yayi "yace yawwa diyar kirki Kuna lafiya? Lfy Lou Abbiey,ya Aunty Fadeela da Ummiey? Lfynsu Lou,Auntynki Fadeela batanan tana Kaduna wajen sister naku. Jumaima"Tace Ok Allah yadawo da ita lfy. Ameen suka amsa da shi gaba daya. Miqewa tayi tare da shiga bedroom wajen Aunty Fareeda da junior. Bayan tafiyar ta ne Abbiey yayi Murmushi tare da girgiza kai"yace Hajja inajin yarinyar Nan a jikina tamkar su Fareeda,ko wani hali iyayenta suke oho? Hajja"Tace to yaza'ayi? Sai addu'ah. Ananne yake sanar mata ansaka ranar auren Fadeela 4month. Hajja "Tace Allah yanuna Mana yasa albarka, Allah yafitoma da 'yar uwanta itama nata. Ameen! Abbiey ya fada. Hajja"Tace yaron abokin dai naka zata aura,Na bauchi? Abbiey"yace Eh shine,Nima jibi nakeso naje Bauchin don kaimusu goron saka ranar,dama na kwana biyu banjeba. Hajja"Tace to , Allah ya kaimu. ~AFTER 2 days~ Abbie ya tafi bauchi,ya rabawa dangin mahaifiyarsa goron bikin 'Yarsa ya juya washegari,ko biyawa gidan amininsa kuma surikinsa baiyiva don bayanan. Hankalin Adda Safiyya ya tashi saboda rashin samun aminiyarta da take a waya. Don Haka tasanarma mijinta abinda kefaruwa,washe gari yabata izinin ta shirya driver yakaita kano. Sha biyu da rabi 12:30 suka Isa kanon,saidai abin takaici Koda sukaje anan maqotansu suke cemata batanan tayi tafiya. Cike da takaici Adda Safiyya kamar tayi kuka ta tambayesu ina taje? Anan ake cemata sunje MARADI ne itada mahaifiyarta. Tambayar number nata nacan tayi daqyar tasamu wajen talatu maqociyarsu mommah din. Hakanan Adda Safiyya Suka juyo don komawa Bauchi. _Fatan muce Allah yamaida ku gida lafiya nida readers_🤪 ****** _ZARIA_ Yau Saturday, Aunty Fareeda tunda tazo Bata koma gida ba. Shiryawa Sukeyi itada Jumaima da junior don zasu rakata bikin wata qawarta a qwarbai. Sunyi kyau sosai. Wata Shadda Lemon green Jumaima tasaka,Wanda yaji aikin Stone work,anyi A sharp style doguwar riga,. Ita Kuma Aunty Fareeda Riga da sket na Lace tasaka blue itama tayi kyau tadauko veil yellow da takalmi tasaka, pos ce yar qarama blue a hannunta. Jumaima Shadda gezner maroon colour tasaka ma junior da hula qube,Sai malum malum. Gaskiya Shima yayi kyau sosai. Farin hijjabs dinta tadauko Wanda yaketa shining na guga white zata saka....... Aunty Fareeda"Tace Kai A'ah kada muyi Haka dake yanda kikayi kyau dinnan kidau long hijjab kisa ai baiyi ba. Jumaima ta marairaice face"tace a Aunty Ya Shuraaim yahanani Saka Veil,Wallahi duka na zaiyi. Ya Allah yanzu Ya Shuraaim din yanananne? "Tace yace zaisa Adunga dubamai. Oh common duk rudaki da tsorataki yakesonyi,kinsan menene? Jumaima ta kada Kai. Aunty Fareeda"Tace kidaina yawan tsoronsa Haka kinji? Itadai Jumaima batace komaiba. A cikin kayan da Aunty Fadeela ta siyomata ta zaqulo mata wani farin Veil, Wanda yaji duwatsuna. Takalmi hell shoe tajiro nata Shima white,Sai 'yan kunnenta fashion da pos duk green. Gaskiya kwalliyan green white green yayi babu qarya. Wowww! Kingankine ?Aunty Fareeda ta fada. Junior"yace Allah Aunty kinyi kyau. Jumaima wajen mirror taqarisa tare da qarema kanta kallo tass. Tabbas itama tayi kyau,komai yazauna mata tamkar don ita akayi. Aunty Fareeda"Tace keta dabance,ke din mekyau ce Cweat Sis Allah yahada kawunanku da maikyau irinki. Itadai Jumaima bata fahimci kan maganar ba don Haka ta basar. Sun Isa gidan bikin don direban Abbiey Aunty Fareeda ta kira,Qofar gidan Cike yake da Maza,don ba'adade da gama daura Auren ba. Koda aka saukesu kallo dawowa wajensu yayi saboda Zuqeqiyar motan da ta fakasu. A hankali suke Saukowa da ka cikin motar,qafar Jumaima na hango tana ziro dashi a hankali chocolate colour me kyau,yayi kyau a cikin takalmin nata. Wowww! Maza da dama suka furta a wajen. Aunty Fareeda ta leqo dai-dai saitin direba "Tace oga sabeetu zaka dawo kadaukemune ko Yaya? Zankai Hjy anguwa idan mundawo da wuri sainazo. Ok babu damuwa duk yanda akeciki I will call yhu back. Tom hajy!"ya fada. Qawayen Aunty Fareeda cike da murna suka rungume juna tunda duk Course mate nasu ne a A. B. U Teaching Hospital Tudun/Wada Zaria(Barau Dikko). Amaryar tayi kyau Tasha kwalliya sosai. Wata qawar Aunty Fareeda ce,ta dubeta "Tace sis A ina kikasamu kyawawa haka? Aunty Fareeda tayi dariya tare da nuna Jumaima"Tace wannan Coursin Sister tace yarinyar qanwan babana,Wannan Kuma tayi maganar tare da nuna junior"Tace yaron Ya Shuraaim ne. Cike da farin ciki"Tace wowww! Gasu Kuma kyawawa. Duk da su Fadeela da Fareeda farare ne,Saidai duk inda suka shiga da Jumaima saita dishe haskensu,gata dai ita ba fara ba. Ankawo musu abinci da lemo kala-kala,Saidai basuci ko dayaba,Sbd a qoshe suke. Jumaima cema da Aunty Fareeda suka sha Kunun Aya don yabasu sha'awa,shiko junior gwngwani lemo 7up ya dauka yasha. Qarfe hudu za'a wuce da Amarya Abuja. Wajejen 3:45 Aunty Fareeda takira Sabeetu direba a waya. Saidai bazesamu zuwa ba,don yanzu Suke hanyar zuwa gyallesu shida Ummiey wajen mahaifiyarta. Kamar a mafarki Aunty Fareeda ta hango abokin Ya Shuraaim,Wanda suke cema Ya saleem,Shima hangosu yayi Cikin sauri yaqariso. Da gudu junior yaqariso tare da fadawa jikinsa"yace Ouncle! Ya Saleem"yace my boi,kananan? Eh Ouncle. Ya Daddynka kana waya dashi? Daga masa Kai yayi"Yace Eh Ouncle. Aunty Fareeda da Jumaima ne suka gaisheshi,duban Aunty Fareeda yayi"yace kema gidan bikinnan kukazo? Fareeda"Tace Eh. Satan kallon Jumaima yayi,tare da yaba irin kyan da Allah yamata. Ok muje na rage muku hanya Koh? Aunty Fareeda"Tace yawwa Ya Saleem kamar kuwa kasan yanzu muka gama waya da driver yace sunfita da Ummiey. Ayya!yafada tare da riqe hannun junior "yace mutafi. Binsa a baya sukayi,bude musu murfin motan yayi suka shiga,shida junior a gaba. Aunty Fareeda"Tace Ya saleem gidanfa Hajja zaka kaimu Saboda su Jumaima. Juyowa yayi ya dubeta"yace wannan wacece maikama da Shuraaim Fareeda? Saidai don Shuraaim fari ne. Aunty Fareeda tayi dariya"Tace qanwar muce,cousin sis namu. Okk!yafada. ******** *_MARADI_* A maradi kuwa su mommah sunsa an duqufa da addu'ah kan Allah yadawo mata da hankalin mijinta gareta,sannan Allah ya bayyana mata tilon 'yarta. Suna zaune a gidan Goggoji ne,ita qanwar mahaifin Mommah ne,tana Aure da Sarkin Maradi. Zaune Suke akan carpet anata Hira, Goggoji ta dubi Granny "Tace Ammi (kamar yanda suka San 'yarta nacemata,Suma Haka suke cemata ). Yaya baitaba fada Miki kafin ke yataba Aure ba? Granny"Tace Aure Kuma? A'ah baitaba fadamunba. Goggoji "Tace yataba Auren wata 'yar bauchi bafullatana,Suka zauna a Zaria,gashi mu bamusan gidan iyayenta A Bauchi ba,A Zaria ma bamusan inda Suka zauna ba. Saidai tunda yadawo Maradi ya sanar Mana da tasamu ciki baisake tunawa dasu ba a rayuwarsa gabadaya akashafe masa tunanin su,Munyi qoqarin ya tuna Saidai abun yaci tura don da zaran yatuna to ranar yini zaiyi bai cikin hankalinsa. Granny da Mommah hankalinsa yatashi qwarai. Mommah"Tace Goggoji yanzu bakida wani masaniya akansu. Goggoji ta goge qwallar da ya tarumata"Tace kayya banidashi kokadan don besanar Mana ba. Kuka Momnah tafashe da shi"Tace gashi ya koma ga Allah batare da yasake saninsu ba,Suma Haka. Granny "Tace duk inda suke Allah ya bayyana manasu. Ameen! dukkansu suka fada. ****** _ZARIA_ A kwana a tashi dai babu wuya yau gashi Saura 1month bikin Auntyn Fadeela. Ankawo kayan lefen Aunty Fadeela don su Fam din gidan Alhj Sule Mai Naira haka Sukeyi. Gidan mahaifinta Gaskiya layout aka Kai kayan, Akwatuna ne dozin biyu,Sai key na mota da kujeran hajji. Allahu Akhbar Ummiey abun nema yasamu ace dai yaranta na Auren masu Naira. 🤔Saidai abunda yabani mamaki kamar dai Family din Alh Mai Naira Aka ambata?Me hakan ke nufi ? Kodai Shine Yayan Alh Tukur Mai Naira? Qani a wajen Alhj Sulieman Mai Naira? Kenan da alaqa dasu da Adda Safiyya? _Naqara tsayin page,inaso Naga yawan comments naku,da sharhi._ _Like._ _Share,_ Ur Lovely Xahran kuce pan's✍🏼✍🏼✍🏼 💖❤️💓 💞❣️ 💕 Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️ [4/24, 8:14 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿️:31-32 ________A Cikin masu kawo kayan lefe Harda Adda Safiyya,Saboda Dan wan mijinta Aunty Fadeela zata Aura. Yanda suka kawo kayan Arziqi Haka Suma suka koma da kayan Arziqi. Ko a lokacin Ummiey sunsaba da Adda Safiyya sosai. Cike da mutumtawa Sukayi ma Juna sallama,'Yan bauchi Suka koma gida. Ankon Aunty Fadeela kuwa Order dinshi akayi tundaga waje,wani lace ne me mugun kyau da tsada,guda Ashirin da hudu Akayi Order,duk da Wanda Amarya Zata saka nata daban 25. Jumaima Cike da farin ciki take,saboda Hajja sunyi waya da Ya Shuraaim"yace daqyar inzaizo bikin. Tasan babu Wanda zai takura mata zatayi abinda takeso,zatayi qara'i sosai. Duk kayan da'akayi order na ankon dinner ne,Kuma mutane Ashirin akeso rakk!Su saka ishirin kowani kwali ka bude Dan dai-dai da material lace din Kuma kowanne da sunan wacce za'abawa,don kyauta za'ayima qawayen. Kala Ashirin dinnan duk iri daya ne, Colour hudu Kuma daban ,Saina Amarya nata colour daban. Koda Akakawo sun rabawa Kowa,ragowar na hannunsu sunkaima telan da zaimusu harda na Amarya. ********* *_BAUCHI_* A bauchi duk da shirye shiryen bikin da su Adda Safiyya suke baidameta ba,don yanzu saura 2weeks. Kullum cikin gwada layin mommah take Bata samunta,yauma wayarce a hannunta tana sake try,kamar a mafarki taji wayar tashiga miqewa tsaye tayi ba'ajimaba akadauka tare da sallama. Aminiyata! Kalmar da Adda Safiyya tafada kenan,tarasa wani irin farin ciki zatayi,kawai saita fashe da kuka. Hankalin mommah yatashi tacan bangaren gefe guda Kuma gajin muryan aminiyarta da tayi. Mommah "Tace Aminiyata kece? Adda Safiyya"tace ni CE,wallahi banta6a zaton idan nakira ki zansameki ba,saboda gaba daya layikanki basu shiga. Mommah"Tace Ayya!! Ai ansace wayar ne da mukaji MARADI biki. Allah Sarki nazo ai bakyanan daqyar nasamo number naki na MARADIN a wajen wata maqociyarku. Eh wajen talatu kenan,domin ita kadai keda number na,wayyo Aminiyata Kiya haquri. Adda Safiyya"Tace kada kidamu zandawo insha Allah. Mommah"Tace A'ah ai wannan karan,wannan tafiyar da za'ayi nawa ne,ni CE yakamata da nazo. Dagaske?tambayarda Adda Safiyya tayima mommah kenan. Mommah"Tace Allah nizanzo da kaina. Kinga kuwa yau bikin Dan wajen Hjy salamatu,Ahmad zaiyi Aure. Mommah"Tace Allah Sarki mijin Jumaima kenan zaiyi Aure? Dariya sukayi gabadaya,saboda Ahmad tun Jumaima na qarama yake cewa shizai aureta. Mommah"Tace Gaskiya nikafin bikin zanzo don inaso na koma da wuri,Kinga next week kenan? Insha Allahu ina kan hanya.Ya Kowa da Kowa?Yasu yakumbo da baba Alhj? Adda Safiyya"Tace duk suna lafiya,tare da kewarki. Mommah"tace kibasu haquri Kuma kice musu ina kan hanya. Adda Safiyya"Tace to shikenan but naji baking tambayi mijinki ba..... Bata qarishe maganar ba mommah da katse wayar. Koda Adda Safiyya tasake gwada Kira Switch off taji,alamun ta kashe wayar gaba daya. Adda Safiyya"Tace Oh ni Safiyya da Aminiyata Bata da fushi but yanzu ta koya,Koda yake hausawa na cewa kaguji fushin me haquri hakane. Jikin Abba yayi sauqi sosai,yanzu Haka zaune yake da mahaifinsa da wanshi Alhj Hakeem. Ya kumbo "Tace sannu habeebu ya jikin naka? Alhamdulillah ya fada tare da dubansu "yace don Allah duk lepin da nayi muku kuyafemun,bansan lepin da na mukuba wallah Allah,yayi maganar cikin fuskar tausayi. Baba Alhj yadubeshi yayi gyaran murya tare da Cewa"Habeeb aikasan matarka da 'Yarka Jumaima Koh? Karkada Kai Abba yayi alamun A'ah. Baba Alhj dama ni inada mata CE data wuce Hjy Rabi? Baba Alhj yace"qwaraima kuwa. Nikam Banda wata mata da 'ya Kuma banshirya daukansu a wannan matsayin ba. Cikin muryan kuka Hjy babba ta dubeshi "Tace Habeeb yanzu kamance da Maryam Dinka? Tsayawa yayi tamkar zaiyi tunani,tuni yaji kanshi yayi mugun sarawa! Cikin sauri"yace bansansuba. Shiru duk sukayi Kowa da abinda yake saqawa a ransa,domin duk sunyarda Akwai asiri a cikin lamarin. Alhj Hakeem "yace yanzu bakada komai duk matarka ta kwashe. Yakumbo"Tace Haka zaka qyaleta? To bazaiyuwu ba dole ka sawwaqe mata. Cikin sauri yadago tare da duban yakumbo. Hjy babba Tace qwarai kuwa dole ne kasaketa. Wallahi tallahi bazan iya rabuwa da Rabi ba,tariga tazama jinin jikina wallahi kuyafeni. Baba Alhj ne yayiwa Alhj Hakeem mgn da ido alamun sutashi sufita. Miqewa sukayi atare,Baba Alhj ya dogara sandarsa ta qarfe Mai mugun kyau da tsada. Koda suka fita duban Baba Alhj Hakeem yayi "yace Alhj tabbas Habeeb Akwai Sammu a jikinsa. Baba Alhj "yace Sammu ne sosai a jikin sa,insha Allahu komai zai daidaita. Kiran sallah akafara a masallacin da Baba Alhj yasa aka Gina dake jikin gidanshi. Abin mamaki Abba ne yafito daga daki,alamun yayi alwala,baice dasu komaiba yaraba ta gefensu yawuce. Rabon da Abba yaje masallacin su, anasu tunanin tunkafin yafara Ciwon nan. Godiya suka fara yiwa Allah subhanahu wata'ala,cike da farin ciki Baba Alhj ke furta kalmar Alhamdulillah. _Bayan Sati Daya_ A bangaren gidan Alhj Sulieman Mai Naira anata shiryen shiryen biki. Mommah ne ta kira Adda Safiyya take fada mata tana hanyar zuwa bauchi. Cikin farin ciki Adda Safiyya ta sanar da maigidanta, Shima yayi murna sosai. ****** _ZARIA_ Suma shiryen shiryen biki suke,'Yan uwan Hajja na bauchi mutane shida suk sunzo,mata hudu Maza biyu. Wajejen 4:30 na yamma,wayar Jumaima CE tafara ringing,Koda ta duba Ya Shuraaim ne da number nasa na 9ja,don duka yasamata a wayanta. Dauka tayi tare da Sallama cikin Sexy voice nasa me tafiya da zuciyar duk wani maisauraro,ya amsa sallamar nata. Gaisheshi Jumaima tayi,cikin cool voice. Kikaima Hajja wayar idan tana kusa,tayi mamaki sosai. Don tasan halinshi duk idan yakira dansa yake fara tambaya. Yanzu Kuma yace taba Hajja,ga muryansa so silent yau sosai kamar ba Ya Shuraaim ba. Kaima Hajja wayar tayi. A Koda yaushe Jumaima na mugun tausayawa kanta idan ta tuna tana son maso wanine qoshin wahala,domin tun ranar da taga Pix din Ya Shuraaim a kan screen din wayar Aunty Fadeela yatafi da zuciyar ta. Ta rantse son Ya Shuraaim takeyi ,don akanshi tasan menene so,tana qoqarin dannewa a matsayinta na 'ya mace. Tana Kuma mugun tausaya ma kanta,idan ta tuna bazaita6a soyayya da ita ba. Kuka ne ya kufce mata,shigewa toilet din dakinta tayi ta rufe tadunga kukanta babu Mai rarrashinta. Kamar daga sama taji muryar Hajja na qwalamata Kira,cikin sauri ta wanke face nata ta fito . Hajja ta dubeta"Tace shiryawa zakiyi yanzu isah Mai kaiki islamiya direban yayanki zaizo yadaukeki yakai ki Gidan yayannaki don baida lafiya,Kuma jiya yadawo da daddare,baiso asan yazo ne. Saiyaga yananyin jikinnasa komai baici ,ba,kije ki gyara gidan kimasa girki kinji? Qirjin Jumaima Banda lugude babu abinda yake"Tace to Hajja. Hajja"Tace idan Zaki tafi ,to kitafi da jiniya ne inba Haka ba yazo baiganki ba saiya tadawa Kowa da hankali,sannan sip dinki kisama mukulli ki rufe don kinsan gidan yanzu zaifara cika da jama'a. Jumaima"Tace to. Wayarta ne yayi ringing Koda taduba sunan Isah driver tagani,long hijjab dinta ta dauka tare da wayarta ta fita. A farfajiyar gidan taga junior Yana wasa da ball,komawa ciki tayi dashi ta canza masa kaya sannan suka fito suka shiga mota. Sun Isa G.R.A biyar daidai na yamma,saukesu Isah yayi abakin gate yajuya. Junior"yace Lah!! Aunty gidanmu muka dawo?da gudu ya shiga cikin gidan,duk inda yabi Jumaima Nan takebi,domin batasan kan gidan ba, gidan ya hadu saikace a turai. Daidai bakin qofar shiga Falon suka tsaya,turawa sukayi Suka shiga,tare d sallama. Babu Kowa a falon,wani steps junior yabi,Jumaima ma tabishi,wani corridor sukabi saigasu a wani Falon,still wani corridor din suka sake bai saiga dakunan bacci uku. Kamar daga sama Jumaima tadungajin ana sheqa amai a daidai qofar dakin da take tsaye. Cikin sauri ta murda handle din qofar ta shiga. A firgice ta Kurma ihu da qarfi ta furta Ya Shuraaim!!!!!! ~Comments,likes,Sharhi and share.~ Banason tnx ko stickers ku riqe abinku NAGODE, Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 💞💖💓 ❤️💕 ❣️ Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️ [4/24, 5:32 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* _This page is dedicated to all_ *_XAHRA'S NOVEL'S_*, _I luv yhu my members,tnx so much for your comments_ *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿️:33-34 ____Cikin Sauri tashiga bedroom ciddashi tayi yanata amai gabadaya ya galabaita da qyar yake fidda numfashi. Da sauri taqarisa gareshi ta tallabeshi cikin Kuka"tace Ya Shuraaim meyasa Meka? Yakasa mata magana. Ya Shuraaim katashi muje asibiti pls. Karkadamata Kai yayi. "Tace A'ah Ya Shuraaim don Allah kamiqe muje asibiti. Junior"Daddy pls wake up,Murmushi Ya Shuraaim yayi tare da rungume dannashi yace "Ayya my boi lafiyata Lou. Dubanshi Jumaima tayi"Tace Ya Shuraaim meyasameka? Murmushi yayi mata"yace Jumaima ya ambata. Dagowa tayi tadubeshi"Tace na'am. Beyi magana ba saidai yaqura mata Ido. Gyaran murya Ya Shuraaim"yace Jumaima yunwa nakeji pls. Dubanshi tasake yi"Tace mekakeson ci ne? Anything for yhu dear. Meqewa tayi "Tace ina ne kitchen din. Oyya boi miqe karaka Aunty kitchen Koh? Miqewa Jumaima tayi tare da bin bayan junior. Har tafita idon Ya Shuraaim nakanta. Koda suka shiga kitchen din dube dube tafara,can tahango wani qofa daga Dan nesa qarema kopan kallo tayi domin duk kyan gidan abbanta idan taga abubuwa anan saitaga na gidansu ba komai bane. Hanyar qofar tayi tare da budewa tashiga haske ne kadan,daga idon da zatayi ta hango makunni,don Haka ta kunna glob din,wani irin haske medaukar hankali taga wajen yayi,kayan abinci ne sosai a wajen sakin baki tayi tana kallo. A ranta Tace duk da beda matar ma saiya bar kayan abinci? Junior Takirashi ! A tunanin a Yana kitchen dinne saitaji shiru. Arish ta debo tare da kayn Miya daga tattasai Sai albasa sa galan din man gyada. Shap shap ta fere arish din tasoya kayan miyan Dan kadan tattasai da albasa tayi greating nasu . Koda tagama soya arish din zubawa tayi a wani wammer Dan dai dai. Miyan qwai tayi Wanda bazakace miyar qwai bane don qwan da yaji,a taqaice dai chips tahada masa da miyar qwai. Plantains Shima ta fere ta soya. Junior ne ya shigo kitchen din da gudu"yace Aunty! Aunty!!kizo Abba na. Allah yasa ta kashe gass din. Atare suka hau steps din,Koda taje cikin blancket ta hangoshi yana rawar sanyi . Hawa gadon tayi tare da yaye blancket din,jikinshi yayi zafi sosai,ga mouth nashi da yake ta rawa. Matsowa tayi kusa dashi.... Muryansa na rawa"yace ki..kkki...ll...lube...n..nni,S....ssan...nnn....yiii. Kuka Jumaima tafashe dashi tare da fadawa jikinsa,cikin muryan kuka"Tace Ya Shuraaim pls kabari na kirasu Hajja. Kada mata Kai yayi alamun A'ah. Rasa mezatayi masa tayi.....dibara ne yafado mata ta tuna lokacin da idan tana zazA6I abinda mommah keyimata. Miqewa tayi taje kitchen ta Dora ruwa a gass shap shap ta juyo a wani bowl. Shiga dakin tayi still Yana Jin jiki. Shiga toilet dinsa tayi Bata ga towel ba,saidai ta hango want drower,budewa tayi taga towels a ciki,dauko daya tayi tadawo wajensa. Hawa gadon tayi,shidai junior Sai kallonsu yake. A hankali ta yaye blancket din,dama singilet ne a jikinsa da short necker. Fara goge masa jikinsa tayi da towel din,a hankali yafara sauke a jiyar zuciya,jigabawa tayi da goge masa jikin,rawar h nashi keyi yadena. Ahankali yafara sakin zufa sosai,can Kuma Sai bacci t Yasa CE shi. Aunty Daddy na yayi bacci ne? Dagamasa Kai tayi tare Sa hannu abakinta"Tace shiiiiiiii! Wayarta ne yafara ringing taduba taga Aunty Fadeela ne,sauka tayi akan gadon tare da riqe hannun Shuraaim suka fito Falon saman. Picking call din tayi tare da sallama. Jumaima ina kike ne? Dirin dirin tafara don Hajja tacemata yace baiso asan yadawo....Am Aunty bananan ne Hajja ta aikeni ne. Ok to shikenan in kindawo mazo gidan. To Aunty. Tashi tayi tashiga kitchen din tare da dauko wammers din,tamiqawa junior qaramin,suka hau sama. ********* *_BAUCHI_* Qarfe takwas na dare mommah ta Isa bauchi. Adda Safiyya jitake kamar ta goyata, lokaci daya akayi mata wani irin tarba Mai kyau anrasa ina za'a ajeta. Nan Adda Safiyya takaita masaukinta,aka hada mata ruwan wanka,bayan tadawo wanka ne takimtsa tasaka jallabiyya baqi da farin hijjab,tayi kyau sosai tamkar 'yar 25. Adda Safiyya tashigo fuskanta dauke da Murmushi"Tace harkin gama kimtsawa? Mommah"Tace Ea Aminiyata. To muje kici abinci ko akawo Miki Nan ne? Mommah"Tace A'ah saikace nazama baquwa muje. Bayan taci abinci ne tayi qattt! Suka zauna a kadasa firar yaushe rabo. Shigowa dakin akayi tare da sallama........... _I need your comments and Sharhi pan's_ Ur lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💖💓 💞❣️ 💕 Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi 🗡️ [4/24, 5:33 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿️:35-36 _____Ahmad ne yashigo Falon Adda Safiyya. Zama yayi a daya daga cikin kujerun Falon,tare da gaishe da su mommah. Murmushi mommah tayi bayan ta amsa"Tace Ahmad Ashe zakayi aure ne? Kafasa auren Jumaima din CE? Murmushi yayi tare da Sosa qeya"yace mommah Kuna lpy ? "Tace lafiya Lou wallahi,a'ina kasamu matan ne? A Zaria ne mommah wallahi. Momnah "Tace to shikenan Allah ya Sanya alkhairin. Ameen duk suka amsa ya miqe zaifita yadubi Adda Safiyya"yace Adda babu wani saqo daza'ayimuku ne? A'ah Ahmad babu wallahi,daga ina ka kene halan? "Yace daga gida nake naji labarin zuwan mommah ne,shine nace bari nazo mugaisa. Mommah tayi dariya"Tace nagode Ahmad,ka gaishemun da Hjy salamatu. Ya amsa da insha Allah,ya musu Saida safe ya tafi. Momma ta dubi Adda Safiyya"Tace Aminiyata ya maganar Jumaima ne? Sun kuyar da fuska Adda Safiyya tayi"Tace bansan da wata irin kalmar zan dubeki ba Aminiyata,inajin nauyin na bude baki nace Miki har yanzu ba'aga Jumaima. Murmushin yaqe mommah tayi"Tace shikenan,idan tanada rai Allah ya bayyana ta,idan Kuma ta rasu Allah yayi mata Rahama. Adda Safiyya"Tace haba Aminiyata insha Allahu Jumaima nada rai,Kuma tana cikin qoshin lafiya da kwanciyar hankali. Anan take sanar da ita labarin Abba da abinda yasameshi. Mommah ta tausaya Mai sosai"Tace Allah yabani iko gobe naje na gaisheshi,but meye amfanin zuwa ma wajen Wanda ya manta da kai,?da tilon 'yarsa? Adda Safiyya"Tace Ayya Aminiyata! Inace keda kanki anan kikemun fadan rashin yafiya?kikecemun ba'asaka mugunta da mugunta? Momma"Tace hakane. Adda Safiyya"tace Kiya haquri don Allah nasan abinda zafi sosai,Kuma kodan darajar su yakumbo ai Zaki. Shikenan Allah ya kaimu,Mommah ta fada. Ehemm Aminiyata kokefa. Mommah tadubeta"ya su Zee Xee da Xaeyysherth ne? Suna can gidajansu,sun ce sai ana jibi biki zasu. Kinga banma fada Miki ansa Rana 6 month ba. Mommah"Tace nawa ne Kuma? Adda Safiyya"tace na Ameera. Mommah"Tace Kai!Ameera dai Ameera? Inace Jumaima ta girmeta? Adda Safiyya"Tace Eh Jumaima tabata 1year. Koda bazanyi mmki ba,na manta Alhj Tukur da wuri yake aurar da yaran. Adda Safiyya"Tace aikam,kinganta tanacan ta tare a gidan biki tare da su sumayya. Mommah"Tace to Allah ya nuna Mana,yasa albarka. Ameen! Adda Safiyya tafada. Saida Suka raba dare suna fira sosai. ******* _ZARIA_ Koda suka shiga dakin Sun ciddashi still Yana bacci hankalinsa kwance,Face dinshi Jumaima tatsaya tana ta kallo. Kamar daga Sama taga Ya Shuraaim yabude ido,diri-ricewa Jumaima tayi. Yatsine face nashi yayi tare da dalla mata harara"yace meye Kuma na kallon haka? Duqar da kanta tayi cikin sauri tare da Jin haushin kanta. "Hey gurl fitamun a daki,inaso na kimtsa. Dagowa tayi ta dubeshi,tamkar bashi yayi maganar ba. Juyawa tayi tafita,jikinta yayi sanyi sosai. Bin bayanta yayi da kallo ya furta"Ya Salam! Wannan yarinyar tana gab da firgita ni. Miqewa yayi tare da shiga toilet. Koda taje falo tarar da junior tayi yafito kitchen hannunsa riqe da plate da saving spoon. Dubanta yayi yace"Aunty Jumaima yunwa nakeji abinci. Qarisowa tayi ta'amsa plate din"Tace junior ba dole kaji yunwa ba,tunda nayi nayi kaci abinci kaqi ci. Qaran ta kalmi sukaji daga steps,alamun ana Saukowa...... Wow yayi kyau sosai wani yadi ne a jikinsa Sky blue,dinkin Muhammad,Mai iyaka gwiwwa,,hannun ma iya kacin Rabin damtsen hannu. Sajensa da gashin kansa sukwanta lufff tare da baqi sidik. Dagowa Jumaima tayi tadubeshi,kauda Kai tayi gefe daya. Zubama junior chips din tayi Sai plantain a gefe ta dorashi akan kujerar dining din. Bude firij tayi tadauko masa Bobo guda daya Sai faro. Ya Shuraaim ne yaqariso tare da Jan kujera yazauna,juyawa Jumaima tayi zata tafi"yace Aunty Jumaima nifa?yayi maganar tare da langabar da wuya like junior. Dariya yabata,taso tayi but saita dake. Qyalqyalewa da dariya junior yayi"yace Daddy yakoma boi. Dariya Ya Shuraaim yayi tare da kallon Jumaiman"yace Eh Mana Auntyn naka Bata da niyyar Saving Daddy naka ne. Ita dai Jumaima Bata CE komaiba tayi Saving nashi tare da turamai gabansa da fork. Ehemm Aunty Jumaima fura da yoghourt nanan a firij pls kidamamun. Toh tafada,tare da dauka,shiga kitchen tayi ta dama masa tass takawo Mai,tare da juya. Oyya madam zoki zauna kici abinci,yayi mgnr face nashi babu alamun wasa kwatakwata,kamar ba shine ya gama wasa ba. Ganin haka ne yasa Jumaima dawowa taja kujeran kusa da junior ta zauna tayi saving kanta. A hankali tafara cin abinci,ta wutsiyar ido yadunga kallonta Yana ganin Dan qaramin mouth nata da yanda take motsasa. Cize lips dinsa na qasa yayi tare da fara tsotsa kamar yasamu lollipop🍭 Kiran Sallan Isha'i akafara, Jumaima a ranta "Tace subhanallah banyi magrib ba,gashi har isha'i yagabato. Ture plate din tayi,tamiqe. Ya Shuraaim"yace ina Zaki? Ya Shuraaim banyi Sallar magrib ba,gashi har anfara Kiran Issha'i. Ok Nima banyi ba. Bari muje masallaci,duban junior yayi"yace oya boi atashi muje ayi Sallah ko? Ok Daddy,kalmar da junior yafada kenan. Bayan Sunyi Sallah sundawo ne"yace su shirya su tafi yamaida su gida. Cike da farin ciki Jumaima tashirya tsaff! Suka fito,Shima ya lura da hakan a tattare da ita. Suna cikin mota ya kunna musu karatun Qur'ani na Alaramma Ahmad Sulieman,Yana karanta Suratul-Yusuof. A hankali Ya Shuraaim yafara bi,tamkar ma yanaso Yafi Alaramman. Cike da mamaki Jumaima ta dago tana dubanshi. Hada ido sukayi,ta madubin motar,ya hade rai gabadaya. Tamkar bashiba. Wayarsa CE tafara ringing din waqar *Fateema* Wanda Ali jita yayi,ana _dawo dawo Fateema dawoooo,yayyafin ruwa shiyake wanke zuciya_ Dauka yayi tare da sallama"yace Maza kana inane? Ok qofar gidan Hajja? To Nima ganinan a hanya yanzu. Minti goma yakaisu qofar gidan,Su Aunty Fareeda Jumaima ta hango tare da Wanda yayi masu lift da biki. Koda yayi parking,bude motan Jumaima tayi qoqarin yi,taga yaqi,cikin sauri tadago tare da duban Ya Shuraaim. Baimasan tanayiba don daddana wayarsa yashigayi can yakara a kunne"Yace hello baee yakike? Oh nima I miss yhu too,am sorry dazu banjin Dadi ne yasa ban kirakiba,sorry baeeee kinji. Ok Sai anjima I will call yhu back Jumaima jitayi wani abu ya tokare mata maqoshi,kwallah CE yayi qoqari zubo mata Cikin Sauri ta maidasu. Basu Ankara ba sukaji ana knocking glass din motar . Budemata Ya Shuraaim yayi tafita. Saleem yadubeta"yace A'ah qanwarmu CE? Jumaima tayi murmushin yaqe tare da gaisheshi. Amsawa Saleem yayi cike da fari'ah. Shikuwa Ya Shuraaim yacika yayi dammm,saboda yanda yaga Saleem nama Jumaima wani irin kallo,kardai ace sonta yake? Lallai Akwai qura,Ya Shuraaim yafada. Ouncle! Junior yafada tare da qoqarin bude motar. Saleem yace"A'ah my boi yakk? Lafiya Lou Ouncle. Leqowa ta glass din motar Saleem yayi"yace Maza ya'akayi ne?naga Kanata wani ciccin magani ne meya faru? Hade rai Ya Shuraaim yayi"yace a'ina kenan? Ok ba Wannan ba Maza,nifa qanwarnan taka nagani Kuma Gaskiya Eh tayimun. Wani kallo Ya Shuraaim yawatsa masa,irin na re yhu mad? Saleem yace"Maza yada kallo haka? Ya Shuraaim"yace Anywhere Sai kaje kasameta kafada mata. Ina ganin Haka zefi Koh? Ahh Maza baza'ayi hakaba,yanda nakeda Kai aibanda matsala. Ya Shuraaim "yace ai indai tanine to bazatayi aure yanzu ba🤔 Shiru Ya saleem yayi tare da Cewa Ok kasan menene? Ya Shuraaim shidai baitanka ba......Ya saleem"yace wallahi nahango Son yarinyar Nan da kishinta a idonka. Harara Ya Shuraaim ya dokamasa..... Ya saleem yace"Koda take Banga lepinka ba,yarinyar tana da kyau baka ganta bama da sukaje biki ita da Fareeda. Maza yarinyar ta wankune duk inda suka wuce idon guys yana kanta. Jumaima din??? Ya Shuraaim yayi tambayar Cikin 6acin rai. Balle murfin motar yai qoqarin fitowa,Sudai su Fareeda suna tsaye basusan waye ya Sauke Jumaima ba,don bada motarsa Suka sansaba,wata sabowa dall ya siya jiya. Saleem ya dakatar dashi"yace Calm down Maza ka manta ga qannenka Can a waje,Kuma babu Wanda yasan kazo. Shikenan kalmar da yafada kenan yaja motar sa yayi gaba. Dariya Ya saleem yayi yace"Zakasha mamaki na wallahi. ******* _BAUCHI_ Waje-wajen 9:00 Alhj Tukur yashigo Falon Adda Safiyya. Ya ciddasu sungama breakfast sunata Hira ne,Murmushi yayi"yace habawa Hjy Maryam lefin me mukayi mikine Haka? Dariya mommah tayi"Tace au bakuma San lefin kuba?to ai shikenan. Zama yayi suka gaisa,sannan yaqara Bata haquri da baki akan taje wajen Abba don Allah,kada taduba abinda yayi. Momma"Tace to shikenan nagode Alhj. Babu komai,idan kunshirya Sai kuyimun magana muje tare Koh? Adda Safiyya ta'amsa da toh!!!! Wajen shadaya Saura suka Isa gidan Baba Alhj. Su yakumbo da Hjy babba sunyi farin cikin ganin mommah sosai,Falon Baba Alhj suka nufa gabadaya,kamar daga sama sukaga anshigo dakin. Hjy Rabi CE tashigo wajen mommah tayo gadan gadan,ganin hakane yasa duk mutanen Falon tsayawa kallonta. Kitashi kifita matsiyaciya tsinanna,kinyima mijina asiri don yamutu,baimutu ba shine yanzu Kika shigo da wani qullin Nan? Abba ne yafito tsohon part dinsa,Gaskiya yayi kyau sosai yafara dawowa Abbansa,da gayunsa da komai,saidai Dan abunda ba'arasa ba. Shigowa Falon Baba Alhj yayi tare da Sallama,cikin sauri Hjy Rabi Tasha gabansa tana kada kaqarisa don Allah kajuya mutafi. Cikin mamaki Kowa yake kallonta. Adda Safiyya ne tayi qoqarin fadin"Yaya ga momman Jumaima. Ture Hjy Rabi yayi takoma gefe daya,shikuma yashigo Falon. Kallon Mommah yayi,idonsu kuwa ya Sargafe ana juna. Kan Abba ne yafara mugun bugawa,tare da Sarawa. Dai-dai yafara ganin mutane......wani qara yasaki tare da sulalewa qasa. Duk cikansu hankalinsu atashe sukayo kansa. Wani irin baqin kumfan abune kefitowa daga bakinsa,gaba daya 'yan wajen sakin kuka sukayi,Banda Baba Alhj da Alhj Tukur,da suke tsaye akansa. Ihu Hjy Rabi tafasa"Tace shikenan takashemun miji tayimasa asiri. Mommah da Adda Safiyya Suma kukan suketayi. Baba Alhj yadubi Alhj Tukur"yace yakamata mukira Liman malam Garba da Dan uwansa Hakeem,kaman bana asibiti bane Wannan lamarin. Addu'o'i Baba Alhj yadunga kwarorowa Yana tofa ma dannasa(Allahu Akhbar Tsoho mairan qarfe,shekaranshi a qallah kusan tamanin da takwas,but idan kaganshi baiwani ji jiki ba,saidai abunda ba'arasa ba na jikin tsufa) Koda Mallam Garba ya iso lokacin Shima Alhj Hakeem ya iso,don Alhj Tukur yamasa waya. Mallam Garba na ganinsa"yace Sammu ne a tattare dashi. Addu'o'i da ruquya akashiga kwararama Abba,a hankali yafara farfadowa bakinsa na furta _innalillahi wa Inna ilaihirraji'un,matata Maryam da yarinya na Jumaima don Allah kada kuyimusu komai na yarda wallahi na amince_ Ihu Hjy Rabi ta cigaba dayi,tana ta shiga uku shikenan tata taqare. Addu'o'i akacigaba dayima Abba harya watstsake Sarai,bude idonsa yayi gaba daya tare da duban Kowa na dakin daya bayan daya,akan Rabi idonshi yasauka,cikin zafin nama yamiqe tare da Isa inda take. Tasss!tasss!!tasss!!!tassss!!!! Saida ya saukemata maruka hudu kyawawa. Ihu takuma tsandarawa"yace Ke nagani a cikin mafarkina ina Kika kaimun matata da 'yata?kiyi magana kokuma na illataki. Kuka take sosai Dauketa da wani Marin Abba yayi........ Habeeb ! Baba Alhj yakirasa cikin daga murya da bacin rai yace"Taya zakadunga dukan matarka haka?,koba matarka bama ai macece Koh? Abba"yace matata Kuma Alhj ?Wannan abar CE matata? Ina Maryama da Jumaima? Cikin Kuka Adda Safiyya"Tace Yaya ga Aminiyata Nan. Juyowa yayi garesu tare da nufar inda Mommah take,rungumeta yayi"yace Maryama ina Jumaima?ina mama na? Kuka Mommah tasa but takasa magana. Abin mamaki Wannan baqin kumfar da yafito bakin Abba yadunga hayaqi. Ai duk cikansu firgita sukayi suka tsaya suna kallon ikon Allah . Haka yadunga shiga jikin Hjy Rabi,itakuma Sai ihu ta ake,duk inda hayaqin Nan yata6a a jikinta,saikiga wajen yakwashe,ihu take fatan jikinta Yana Sa6ulewa. Nandai ta sume garau. Ranar gidan Alhj Baba sunga tashin hankali,Wanda basu tunani. Daukar waya Abba yayi yakira tsohon driver din Jumaima Mai kaita School ada,Koda yazo haka aka kinkimi Hjy Rabi aka kaita asibiti,sukace yayi gaba kafin suzo. Duk Wanda yaga Hjy Rabi bazaice ita ba CE,saboda yanda kamanninta Suka Sauya gaba daya. Gyaran murya Baba Alhj yayi,yace"Lallai munga ishara da abun al'ajabi. Mallam Garba ne yamusu Sallama,Alhj Tukur ya dauko kudi Wanda baisan yawansu ba a Aljihunsa yaiqa masa. Ananne Alhj Hakeem ya umurce Adda Safiyya da tasanar da Abba abinda yafaru. Bashi LABARI tayi tundaga A to Z babu abinda ta6oye har zuwa yanzu. Kuka Abba yafashe dashi Yana"cewa kaicona ni Habeeb,yanzu ninayiwa iyalaina mafi soyuwa a gareni haka? Dakaina na Kore 'yar cikina?ya tambayi kansa. Adda Safiyya, Mommah, yakumbo,Hjy babba,Abba duk kuka Sukeyi sosai. Matsowa Abba yayi kusa da Mommah yace"Maryama kiyafemun don Allah kinji mace tagari? Mommah tashare hawayenta"Tace duk da ada na qullaceka but bashi yahanani kullum yimakq addu'ah ba,Akan Allah yakarkato da hankalinka garemu,ya Kuma bayyana mun 'yata. Hjy babba"Tace Maryama keta dabance,Kuma zuciyarki tsarkakkiya CE,Sai dai muce Allah yayi Miki albarka. Gabadaya Falon aka amsa da Ameen. Wayar Alhj Hakeem ne yayi qara,Koda yaduba sunan driver din Abban Jumaima yagani,cikin sauri ya dauka. Sallama yayi,daga can bangaren aka amasa,bayan an amsa ne,akace Alhj don Allah kuzo yanzu idan babu damuwa,Tace Akwai maganar da zata fada muku ne. Alhj Hakeem yace"to gamunan zuwa. Tare da kashe wayar. Sanarda su abunda ke faruwa. Baba Alhj da Alhj Tukur,da Mommah sun amince,but sauran sunqi Saida aka danyimusu nasiha ne sannan suka amince. Motoci biyu Sukayi, Mommah da Abba da Alhj Tukur da Adda Safiyya a mota guda,Sai Alhj Hakeem da baba Alhj dasu yakumbo a mota guda. Suka nufi Asibitin. _To Hjy Rabi ga qarshenki Nan,kinfara gani,kome Zaki fadamusu ohooo_ *Nagode masu comments da sharhi*😃 Kuma masu stickers ina godiya,Allah dai yabiya🤦🏽‍♀️🤦🏽‍♀️🤦🏽‍♀️ Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞💖 💓💕 ❣️ Lallai Alqalami🖋️Yafi takobi🗡️ [4/24, 5:33 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *PATEEMA XAHRA LAWAL* *إِنَّ اللَّـهَ وَمَلائِكَتَهُ يُصَلُّونَ عَلَى النَّبِيِّ يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُـوا صَلُّواعَلَيْهِ وَسَلِّمُوا تَسْلِيمًا* *Every day is a gift of new life, fresh hopes and blessings. May you continue to enjoy Allah's Mercy and Protection till Yaumul Qiyamah. May Almighty Allah accept all our ibada and our prayers may he let us witness the up coming Ramadan and much more ahead and may he let us to be among the beneficiaries of the upcoming holy month of Ramadan. May he forgive all our sins and protect us and our family from anything harmful dead or act amen ya Allah*....👏🏻👏🏻 *HPY Ramadan Kareem in advance my frnds*....👏🏻 *_SECOND TO THE LAST PAGE_* *Bismillahir-rahmanir-raheem* 🅿️:37-38 Koda sukaje Asibitin daqyar suka iya gane Hjy Rabi don kamanninta ya sauya sosai. Qarisawa sukayi inda Take,hawaye masu zafi suka tsiyayomata,jikinta na fitar da wani irin ruwa mara kyan gani. Duban Mommah tayi"Tace Uwar dakina ki gafarceni,wallahi son zuciya ne da sharrin shedan. Tun Sanda nazo gidanki amatsayin aiki,Allah yadoramun tsanar Jumaima,nayi qoqarin sonta Amma nakasa. Abban Jumaima yanunamun qyama da tsana,don haka naje maidugri nasanar ma da mahaifiya ta abunda kefaruwa. Ita takaini wajen Boka,yabani maganin da nadunga baki,don Abba yasakeki na aureshi. Daganan tajigaba da zayyano musu duk abinda tadunga quqqulawa. Gaba daya dakin salati akasaka Adda Safiyya"Tace lallai kincika butulu,saidai ga sakamakon kinan kingani Koh? Wani irin mimmiqewa Hjy Rabi tadinga tare da Ihu,warin ruwan dake zubane a jikinta ya tadama duk Wanda yajishi hankali. Abba yadubeta"yace na sakeki saki uku,Kuma kije Allah ya Isa. Wani ihun takwarma tana fadin"don Allah Alhj kayahaquri kayafemun. Uwar dakina kisa baki yayafemun don Allah . Kuka Mommah takeyi sosai"Tace don Allah Abban Jumaima kayafemata kaga halinda take ciki fah? Kuma ni nayafemata. Abba yadaure fuska yace"kinji darajar umman Jumaima saboda zuciyarta tsarkakkiya CE. Godiya Hjy Rabi tashiga yi sosae tare da neman gafarar sauran mutanen dakin. Fita su baba Alhj sukayi gaba dayansu a dakin,don yanda yadunga wani irin wari Mai tada zuciya. Gaba daya gidan Baba Alhj suka wuce,A falonsa suka yada zango. Abba yanata kallon Mommah don yayi mhissing nata sosai. Gyaran murya Alhj Tukur yayi"yace Alhj Habeeb maganar kudinka da aka kwashema tare da rufe duk wani company naka da gidan Mai Gaskiya a zahiri ba'a kulle ba,komai naka nanan yanda yakamata,hasalima juyama su akeyi. Duk cikansu jama'an Falon duban Alhj Tukur Sukeyi. "Yace ga dai Hjy Safiyya Nan zata Muku bayani. Adda Safiyya tayi sallama"Tace ninaje nabawa mijina shawara akan duk wani kadaran(dukiya)Dan uwana,nace yatemakeni duk yanda yasan zaiyi yayi don ganin an adana ma Dan uwa na dukiyarsa. Don na lura matansa Hjy Rabi tana gab da rabashi da komai,kamar yanda tarabashi da matarsa da 'yarsa. To shinefa aka adanamasa dukiyarsa,yanzu haka komai nasa nanan yanda yadace. Kabbara gabadaya 'Yan falon sukayi. Godiya suka shiga yiwa Alhj Tukur da Adda Safiyya. Mommah Tace"Aminiyata bansan wane irin godiya zanyimaki ba,da ke da mijinki. Haba Aminiyata babu godiya tsakanina dake,fatana Allah yaqara dawwamar damu Cikin farin ciki. Abba kuka yake sosai,yace ya gode ya gode sosai. _Washegari_ Mommah still a gidan Adda Safiyya takwana,Shima daqyar Abba ya yarda Saida baba Alhj yasa baki tukuna ya'amince. Kwanan Mommah biyu a garin bauchi tafara shirye shiryen komawa gida. Saidai Antsayar da magana Abba zaije MARADI ayi magana da Cousin's din mahaifinta Sai ta koma gidan mijinta. ******** *_ZARIA_* Yaudai biki Saura kwana uku 3days Kuma yaune za'ayi za'ayi Arabian nights. Sun ci kwalliyarsu Sunyi kyau Sosai da shigar larabawan. Amarya Aunty Fadeela tayi kyau sosai. Aunty Aisha ita tayima Jumaima make up,Gaskiya tayi kyau sosai,Arabian gown nata yayi kyau sosai. Aunty Aisha "Tace Gaskiya Ya Shuraaim ya iya za6en doguwar Riga,yayi kyau sosai. Cikin Sauri Cike da mamaki Jumaima tadubi Aunty Aisha"Tace aunty kina nufin Ya Shuraaim shiya siyomun gown dinnan? Murmushin Aunty Aisha tayi Tace"Eh Mana,yanason Jumaima dinsa tafi Kowa kyau ne. Jumaima "ta e aunty a ina kikasan yadawo? Eh nasan yadawo,domin shiyakira ni yafadamun. Ok Jumaima tafada,akacigaba da shirya,saikace itace Amarya. Mutane anata tafiya G. R. A gidan Ya Shuraaim don a can za'ayi, angama kwashe kowa. Jumaima kuwa da Aunty Aisha suna gidan Hajja. Kiranta akayi a waya tadauka tare da Cewa"Ya Sadauki barka. Eh gatanan nagama Shiryata. Ok yanzu zata fito. Takatse wayar,turare tadauko kala-kala tadunga fesawa Jumaima a jiki,sannan takama hannunta sukafito. Gidan Hajja babu Kowa daga ita Sai yarta Wanda suke 'yaya Maza,alamun jinjina Hajja tayima Aunty Aisha da hannu,lamarinsu Yana dauremun Kai. Hajja Tace"Jummy na kinyi kyau. Jumaima Tace"nagode Hajja na. Baquwar Hajja wacce naji ana cemata Hjy habeey Tace"iyye lallai! Irin Wannan kyau haka?don Allah kada ayimun qwacen miji. Tana nufin Ya Shuraaim kenan. Koda Suka fita,wata mota CE Ash colour Mai kyan gaske, 'Yar dai-dai tayi kyau matuqa. Glass din motar tinted ne. Bude motar yayi suka qarisa. Aunty Aisha tasaka Jumaima a sit din gaba,ita kuma tashiga nabaya ta zauna. Kallon Aunty Aisha yayi yace"madam Adnan tnx. Godiya nake Sadaukinmu,Aunty Aisha tafada . Jumaima tadubeshi "Tace inayini,tayi maganar da qyar. Dubanta Yayi "Yace lafiya Lou . Sai kallonta yake ta wutsiyar Ido. Ita Kuma Banda harara Jumaima babu abinda takeyi a Saqe. Fesss! Yagane hararar da take masa,A ransa "yace( yarinya zamu hadu a lungu,zakisha mamaki na) lungu Kuma Ya Shuraaim😱 Koda Suka Isa wajen ya Isa tamqam,samari da 'yan mata Kowa ya wanku,Koda Ya Shuraaim yashigo da motansa gidan gaba daya kallo ne yadawo kan motansa. Parking din motar yayi a parking space,yafito. Aunty Aisha da Jumaima Suma suka fito. 'Yammata da dama hankalinsu yadawo kan Ya Shuraaim ne,kamar yanda hankalin samari da dama yadawo kan Jumaima,lura da hakan da Ya Shuraaim yayi ne,ya matso inda Jumaima take,tare da Kama hannunta. Gaba daya wajen tafi akadauka,don sunyi matching sosai. Aunty Fareeda CE tazo wajen cikin Murmushi"Tace Ya Shuraaim yaushe kadawo ne? Mushiga daga ciki Sai kiji,gaba yayi tare da Kama hannun Jumaima yayi hanyar Falon gidansa . Da yake gidansa da girma,da flowers sosai,Shiyasa za'ayi Event din acan. Koda suka shiga sakin hannunta yayi yasamu daya daga cikin kujerun Falon yazauna. Baeee jeki daukomin ruwa a firij pls. Dubanshi Jumaima tayi ta turo mouth gaba"tace Ya Shuraaim basaika Kira budurwanka tamaka ba,tunda ai ranar nan kayi waya da ita. Cike da mamaki Ya Shuraaim kedubanta"yace ok nagane DALILIN fushin don kawai bance kinyi kyau bane? Oh Sorry baeee kinyi kyau sosai wallahi,Shiyasa ma bazan iya barinki a waje ba,wasu qatti su qaremiki kallo. Qara turo Dan qaramin mouth nata tayi tare da miqewa,babu inda baya Shaking a jikinta,daukomasa ruwan tayi tabashi. Amsa yayi Yana guntse dariyar da tazomasa. Can hade rai kamar bashi ba "yace Eheem wato rannan Saida kikasa Veil Kika raka Fareeda biki ko?Duk idon Maza yadawo kanki Koh? Mouth din Jumaima har rawa yake Tace"wallahi ba Veil nayi niyyar sawa ba,long hijjab din daka dinkamun na dauko zansa. Shine tahanani sawa fah. Ba nace Miki idannasake ganinki da veil ba zansameki? Qara face din tausayi tayi"Tace duk Saida nafada mata fah. Ok to yanzu zan hukunta ki,kinka wajen Arabian nights dincan? Baxakije ba,Sai Aunty Fareeda tazo ta daukeki. Kuka Jumaima tasa masa Tace"to kasan bazaka bari najeba meye nabari nazo Nan? Dariya yaso kubuce masa,but Sai yadake,baisake magana yamiqe yahu sama tare da Zama a balcony na wajen mutane da dama sun hangoshi. Ita kuwa Jumaima tana falo tanacin uban kuka. Aunty Aisha CE tashigo, Jumaima tabata labarin abinda kefaruwa. Lallashinta ta shiga yi,tare da Bata baki. Ummiey CE kewaya tana fadin hannu?yariqemata?lallai Shuraaim Yana neman zubar Mana da mutumci,zanyi maganinsa bari nakira mahaifinsa. Wayar Ya Shuraaim ne yayi ringing,Koda yaduba sunan Abba yagani. Picking yayi tare da sallama,bayan sungama gaisawa ne Abbiey"yace duk abinda yakeyi yadakata yazo shida Jumaima. Abbiey lafiya kuwa? tambayar da yayi kenan. Sakkowa yayi ya ciddatq tana ta kukan ne. Dubanta yayi"yace inkin gama kukan kizo muje idan Kuma baki gama to. Miqewa tayi tare da sake turomai mouth din..........Allah ne yabashi Sa'a yayi Wuffff yadamqe leben. Kuka Jumaima tasake saki. Wakike turoma Wannan qaramin bakin?takasa mgn tunda bakinta na hannunshi,saidai hawaye da taketayi. Sakin mouth din nata yayi yaja hannunta suka fito harabar gidan,inda mutane suke damqam. Waqar larabci akasaka. Da yawan idon mutane yadawo kansu,bude mata mqzaunin Mai zaman banza yayi yasata,shikuma yazagayo ya shiga ya tada ya fita. Koda sukaje Falon Abbiey suka wuce gaba dayansu,suka samu waje suka zazzauna tare da gaida Abbiey. Amsawa yayi kamar yanda yasaba,saidai you face nasa babu wasa. Daukar wayansa yayi ya Kira Ummiey. Jumaima najin ankira hajja Saida cikina ya murda. Mommah tashigo tadubi Jumaima Tace"kekam Wannan 'ya Allah ya shiryeki,kidunga Abu saikace wata tsohowar karuwa?. Ya Shuraaim ne yadubi Ummiey yace"Subhanallah Ummiey yarinyar da zan aura kikekira da karuwa??? Abbiey, Ummiey da Jumaima a mamaki suka dago suna dubanshi, Ummiey kuwa tafi firgita. _To Ummiey mekeshirin faruwa ne haka_??? NAGODE Muku sosai members din groups da dama: *_XAHRA'S NOVELS_*. *_EYMAN CASTLE_*. *_ZEE XEE'S NOVELS_*. *_TARTSATSI WUTA HAUSA NOVELS_*. *_HJY MARYAM HAUSA NOVELS_*. *_CHAM_*~*_NOVELS PANS_* *_Inajin dadin comments naku agareni bazan ta6A mantawa dakuba_*. Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 💖💕❤️ 💓💞 ❣️ Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️ [4/24, 5:33 PM] Zarah Bae: 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* 🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥🍥 *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) *T. W. A* _LABARI/RUBUTAWA_ *_PATEEMA XAHRA LAWAL_* *_This page is dedicated to my Aunty Ni'ima Salee's Mai Allura,sis zee Xee,sis hajy Maryam sakatare and sis Aunty Maryam tnx so much_* *Bismillahir-rahmanir-raheem* *_LAST PAGE_* 🅿️:39-40 Ummiey tace"wallahi baka Isa ba,bakasa kadauko *_'YAR TSUNTUWA_* kakawo Mana cikin gida ba. Gyaran murya Abbiey yayi tare da duban Ya Shuraaim yace"Alhamdulillah Shuraaim naji dadin maganarka,abinda yasa bance wani abuba sbd Naga kaman bekamata namuku shshshigi bane shysa. Amma nayi farin ciki sosai,nikam Banda matsala saidai bamusan ita Jumaima dinba. Abbie yadubi Jumaima"Yace diyata kinason yayanki? Jumaima takasa magana,duqar da kanta qasa tayi batare da tayi mgn ba. Ummiey Tace"wallahi ba'a isaba,Wannan ma ai maganar banza CE,tayi mgnr tare da fita fuuuu. Ajiyan zuciya Abbiey yayi "yace kada kudamu insha Allah komai zaitafi yanda akeso. Kutashi kutafi Allah yamuku albarka. Ameen suka fada gabadaya su. Ya Shuraaim ne yafara fita Jumaima tabi bayanshi. Hawaye ne masu zafi suka tsiyayo mata,tarasa wani irin qiyayya Ummiey kemata,ita Gaskiya bazata iya auren Dan taba. Kuka take sosai,sukashiga mota,Ya Shuraaim yadubeta tare da Kiran sunanta. Amsawa tayi cikin muryan kuka. Bakisona ne Jumaima? Yayi tambayar. Shiru tayi batace komaiba"yace pls feel free tell me the truth, wallahi babu Wanda ya Isa yayimiki dole kinji? Fadawa jikinsa Jumaima tayi tare da fashewa da kuka Tace"Yaya Ummiey batasona menayimata? Shafa kanta yayi "yace kada kidamu time nanan zuwa,Ummiey zata soki sosai. Miqamata handkerchief yayi yace"share hawayenta toh . Amsa tayi tashare hawayenta,daganan suka cigaba da hiransu,yanata Bata labarin da yasan zaisata nishadi. Abbiey yayima Hajja magana tayi farin ciki sosai,da Kuma sa albarka. _BAYAN KWANA BIYU_ A yau ne qarfe 11:00 aka daura Auren AHMAD SULIEMAN(MAI-DALA) & FADEELA B ABDULBASEED(MARADI). Anagama daurin aure aka fara shirye-Shiryen tafiya da Amarya Bauchi. Aunty Fadeela tayi kuka sosai,sun rungume juna ita da Fareeda sunsha kuka sosai, Jumaima ma haka. Motoci biyar aka dauka duk da na Ya Shuraaim,motarshi Jumaima CE da Aunty Aisha Sai junior,Aka miqe hanyar Bauchi. Qarfe hudu suka Isa bauchi,gidanta na jikin na mahaifan mijinta. 'yan uwan Ahmad sunyima dangin Amarya tarba Mai kyau. Nan Jumaima suka Sha hiransu na soyayya itada Ya Shuraaim abokin fadanta,Kuma abokin rayuwarta anan gaba. _Washegari_ Qarfe 11:30 su Adda Safiyya sukashiga bangaren Amarya, Jumaima tana zaune tsakiyarsu Aunty Fareeda da fadeela, Aunty Fadeela lullube take fuskarta da mayafi. Ta juyama qofar bedroom din baya Jumaima. Kamar daga sama tadunga Jin wani murya kaman Wanda tasani.......a firgice ta juyo Tace"Adda! Saukowa tayi tana nunata. Itama Adda Safiyya a rude Tace"Jumaima! Jumaima sulalewa qasa tayi sumammiya. Gabadaya dakin ya rude Sosai,kuka Adda Safiyya takeyi tana fadin "Jumaima Ashe dama zamu sake ganinki? Maganar take ana yayyafamata ruwa. Mota aka dauketa Sai JUMAIMA TEACHING HOSPITAL Emergency aka kaita,Adda Safiyya takira Alhj Tukur tasanardashi. Sai wajejen bayan isha'i Jumaimma tafarka. Kuka take Sosai,tana fadin"Adda dama zansake ganinki?ina Mommah na da Abba na?? Share mata hawaye Adda Safiyya tayi Tace"Abban ki yananan zuwa yanzu. Allah Sarki da da mahaifi Sai Allah, rungume juna sukayi sosai Jumaima da Abba. Abbana ! Jumaima tafada tana kuka. Jumaiman Abba Ashe zansake ganinki? Abbana Ina Ummiey na? Wani Dr ne tashigo yayi dariya yace"munbata sallama babu abinda kedamunta zaku iya tafiya. Gaba daya a gidan Adda Safiyya aka tare a falon Alhj Tukur. Abba, Alhj Tukur, Jumaima, Adda Safiyya,Ya Shuraaim,zee Xee da Xaeyysherth, Fareeda, Baba Alhj, yakumbo, Alhj Hakeem,Hjy babba,gabadaya suna Falon Cike da farin ciki, Jumaima na zaune kusa da Abban ta. Ankira Mommah ansanar da ita Tace"gobe suna hanya don 'Yan uwan mahaifinta sunzo. Suma Ya Shuraaim yakira Abbiey yasanar dashi anga mahaifin Jumaima,Suma sunce gone suna hanya. Nan Jumaima tabasu labarin hannunda tazauna,da Kuma irin riqo na Amana da sukayi mata. Godiya Sukayima Ya Shuraaim sosai, Aunty Aisha "Tace Kuma Abba shine mijin da zata aura. Cikin farin ciki suka furta kalmar Alhamdulillah. Jumaima da sauri tadubi Aunty Aisha "Tace Aunty bafa shi zan auraba,gsky banaso Ya Shuraaim nidai. Zuciyar Ya Shuraaim ne ya girgiza da kalaman qanwar nasa. Duk cikansu dubanta sukayi Cike da mamaki. Dariya Adda Safiyya tayi"tace Uhm karkadamu Shuraaim Dana,ganin iyayenta ne yasa zatayi maka butulci. Yaqe Ya Shuraaim yayi yace"karkidamu Addanmu. Alhj Tukur yace"kasan Baba Alhj yafasha mata tsufa shysa batason rabuwa dashi,kasan tsohon Zuma. Dariya Akasa gaba daya Falon. Jumaima"Tace Adda Allah dagaske nakeyi bazan aureshi ba. Harara Adda Safiyya tawurga ma Jumaima alamun kada tasake jin muryanta. Qwallah ne yafara zuboma Jumaima. Ya Shuraaim yadubi su Adda Safiyya yace"zamu tafi Adda. Adda Safiyya Tace"a ina ne kuka sauka? Ya Shuraaim"yace akwai gidan kakanninmu nauke sauka. Sukace to shikenan,Nan sukayi sallama da juna akan Saida safe. Fita sukayi ya Shuraaim da Aunty Aisha. Jumaima kuwa duban Aunty Aisha tayi"Tace Aunty Saida safe. Harara Adda Safiyya takuma dallama Jumaima. Cikin sauri tamiqe tare da bin bayansu. Koda suka fita harabar gidan Ya Shuraaim juyowa yayi tare da fusgo jumaima jikinsa. Fuskansa babu alamun wasa yadubeta "yace maenayi Miki dazakice baki Sona? I Tama daure fuska tayi,a zahirance tanajin dake,but a badinance tsoronsa ne Cike da zuciyarta. Abinda yasa bazan aure ka ba,saboda zakadunga yimun mugunta ne. Ayya 'yar qanwata wallahi bazan Miki mugunta ba,Koda yaushe cikin riritaki zan kasance. Dubanshi tayi ta kwaba face"Tace ya Shuraaim ka tabbata? Allah mah baeee. To shikenan. Nan tarakasu sukayi sallama tadawo. Adda Safiyya tafara yimata fada,meyasa zakice bakisonsa?,saboda butulci ko mene? Shiru Jumaima tayi. Adda Safiyya"Tace bari Mommah naki tazo saina sanarmata. Cikin sauri Jumaima Tace"Adda don Allah kayahaquri zan auresa. To shikenan kada kisake daga yau kinji? Jumaima Tace"To. Washegari Mommah suka iso itada aminin mahaifinta da Ammin ta(Granny),Sai Goggoji. Jumaima tayi kukan farin cikin ganin mahaifiyarta sosai,itama haka. Daga Nan aka tsaida maganar Mommah daga Nan tarewa zatayi. Adda Safiyya ita tadauki nauyin komai na kayan daki. Suma su Abbiey sun iso wajen goma na safe. Ya Shuraaim da Aunty Aisha suka musu jagora,har zuwa gidan. Hajja, Abbiey, Ummiey duk tare suka shigo Falon. Suka zazzauna. Aminin mahaifin Mommah ne yadinga qurama Hajja Ido.......Kai harseda haqurinshi yaqare ya tambayeta don Allah ba itace Asma'U ba? Hajja Tace"Eh nice. Kece matar marigayi Alhj ABDULBASEED MARADI Koh? Cikin sauri Hajja Tace"Eh...Eh...ni...nice wanene Kai? Cike da mamaki Yan Falon ke kallonsa. Yace "Nine amininsa Alhj Abubakar da muke zuwa wajenki zance,ya tafi da niyyar sanarma da Yan uwanshi cewa kinsamu ciki. Tunda yadawo aka juyamasa tunani yamanta daku. Naje har Zaria don daukoki ko zaituna dake Amma bansameki ba. Cikin muryan kuka Hajja Tace"Allah Sarki kaga abinda yabarni dashi Nan,ta nuna Abbiey. Daganan tabashi labarin komai. Gabadaya Falon yayi tsit Sai fitan numfashin jama'a dake tashi kawai,bayan ta gama ne yanuna mata Goggoji. "Yace Kinga qanwarsanan sunanta Aisha saidai ana cemata Goggoji,wadannan Kuma! Ya nuna Granny da Mommah yace"matansa CE da yarsa,bayan tafiyanshi ya aureta. Gabadaya Falon Akasa kabbara. Ummiey take anan be Dan uwana,Allah nagode ma. Daganan Kowa yadunga gabatar da kansa a wajen. Abbiey anan yake maganar Shuraaim da Jumaima. Baba Alhj yace"bacin kada namuku shishshigi da sainace a daura musu Aure kawai a wuce wajen Kowa ma yahuta. Duk cikansu sun amince da shawarar Baba Alhj,anbarshi a za'a daura Auren idan an idar da sallar Azahar,shi saiyaje yasiyo goro da alawa da kansa yakawo. Bayan Sallar Azahar aka daura Auren SHURAAIM B. ABDULBASEED (MARADI) & FATEEMA HABEEB SAN TURAKI. Ya Shuraaim saboda farin ciki yarasa Ina zaisa kansa. Ummiey ma taroqi gafarar Jumaima,sannan ta dauki nauyin yimata komai na kayan daki,Sai yanzu Ta tabbata *_A DALILIN 'YAR TSUNTUWA_* Abubuwa da dama nazama alkhairin,gashi ta dalilinta mijinta yahadu da ahlinsa. Anbar tarewar Jumaima bayan 1week. Itama aunty Fareeda ya Saleem yafito. _Fatammu muce Allah yabasu zaman lafiya,yasanya alkhairi_ *Alhamdulillah nagode ma Allah da ya azurtani da lafiya,har yabani ikon gama littafin Nan Lami lafiya,kuskuren da nayi a cikinsa Allah yayafemun*. Qaqaggen LABARI NE bada wata ko wani akayi ba. Nagode sosai Readers😃 *SIS FATIMA ZARAH EYMAN* nagode matuqa Allah yabar zumunci. Jinjina agareku shugaban qungiyar: *TAMBARI WRITERS ASSOCIATION* 🔱(( *_Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'ummah_*)) Sai bayan sallah zakujini a sabon book Dina,Mai Cike da.......bari dai nayi shiru. Ur Lovely Xahran kuce✍🏼✍🏼✍🏼 ❤️💞💖 💓💕 ❣️ Lallai Alqalami 🖋️ Yafi takobi🗡️