*MUZUBA MU GANI* Oum yasmeen *Bisimillahir Rahamanir rahim* ```Da sunan Allah me jin kai ya ubangiji kabani ikon gaba littafin nan lafiya``` Domin samun cigaban sa kuyi following ɗin channel ɗina https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *MARUBUCIYAR* AFIF FREE BOOK YAƊIN MAGE FREE BOOk RASHIN SANI FREE BOOK BINTA YAR JAGALIYA PAID BOOK 300# MUZUBA MU GANI PAID BOOK 300# 5:30 pm Unguwar kuntau kano ko ina tsabtsab kallo ɗaya zakai wa unguwar kasan unguwar masu hannu da shuni ce ga wata sassanyar iska dake ƙaɗawa bishiyu sai rangaji suke da yake lokacin da muna ne alamu na nuna ko da wanne lokaci ruwa na iya kecewa wani lahi na shiga inda akasa *abdulmajeed Ahmad bajeedah street* da alama wani babbane a garin ko ma ƙasar baki ɗaya wasu irin gine gine ne yawa a ƙasar waje daga gani kasan estate ne daga gani kasan family house ne gaban ƙatan gate na tsaya jikin bangon gidan an yi rubutu da golding colour ansa bajeedah estate cikin estate ɗin na shiga iya tsaruwa ya tsaru ya tsaru wani matashi na gani ya ɗurƙusa yana bawa shukoki ruwa da ga wani bafilatani yana zaune a kan benchi ga butar shayi a gaban sa horn yaji da sauri ya tashi domin yasan me zuba uban horn din nan ta na ƙasar alhaji khalil ya ɓallo musu wahala domin shi ya dawo da ita yanzu inbe buɗe ba zai jawa ƙansa aguje wata mota ash colour yar gidan benz tayo ƙansu da sauri suka tashi dan ma allah ya rufa musu a siri estate ɗin babbane sai mota ashirin ta zauna ɗaya bata goge ɗaya ba taka burki tayi wata ƙafar ta ta fara zurowa ƙasa tana sanyi da taƙalmi heel pink colour ga sarƙar ƙafa da tasa ƙafafuwan ta sunsha ƙunshi sosai ƙunshin ya hau kan farar fatar ta tubaraƙallahumma ahassanul kaliƙin masha Allah saƙar biro na nayi a ƙasa saboda irin ƙyanta yawa ita tayi kanta tana sanyi da riga pink colour free size sai jeans blue sosai wandon ya ɗameta ya fitar mata da halittar da allah yayi mata dan ma rigar tana da dan tsayi ta rufe mata hibs ɗin ta ƙanta yaci ƙalba ƙanana sai ka ƙura ido sosai zaka gane gashin ta ne bawe ƙarin gashi tayi ba har gadon bayan ta ɗan ƙaramin veil blue da tasa dashi gwara babu iya kanta da ƙirjinta ya rufe mata ba abin da ke tashi a cikin motar sai kiɗa kai kace a shahararran club kake na ƙasar america fara ce sosai har yellow fatar ta keyi hutu da jindaɗi sun zauna a cikin huyan ta nicklace ce ta ɗanyan gold sai ƙyalli take tana da manyan idanuwa dara dara gashin girarta ya ƙusan haɗewa baƙinta ɗan ƙarami abin sha'awa pink da su kai kace pink ɗin jan baki tasa zuwan gun da tayi tuni ƙamshinta ya baje ko ina ƙai kace ɓarin turare akai a gun jaƙarta ta dauko yar gidan ciristan dior blue colour ba zaka taɓai mata kallon bahaushiya ba kuma musilma ba za kai zaton balarabiyar turkiya ce cikin izza take taku kamar me tausayin ƙasa hannuta ruƙe da wayar ta iphone 15 rufe motar ba a kamar me ciwon baki tace "kai , Cikin rawar jiki me bawa shukoki ruwa ya ɗur ƙusa yace "gani, ya mutsa fuska tayi ta hullo mai key ɗin motar ta dauka yayi domin ya gane nufin ta wayar tace tayi ƙara alamun shigowar kira duban screen ɗin wayar ta tayi ganin sunan uncle khalil da sauri ta ɗaga tace "hello uncle na dawo fa , A jiyar zuciya sa yaki yace "RAMLAT RAMLAT RAMLAT nan fa ba kamar cambridge bane da zaki din ga yawo any how ba kin fita ko bodyguard baki fita da suba please mamana ki dinga jin magana ina floor sitti ki same ni a can , xum ɓuro bakin ta tayi yawa yana gaban ta tace "okay uncle Allah isa ba wani abu wannan tsohuwar tace nayi ba, hmmmm yace "bye sai kin xo, Okay bye Hajiya ga key ɗin nake Harara ta zabga mai yawa idanuwanta zasu faɗi ƙasa tace "we ku me isa gida dawane da hallacan bani key na ka tsaya sai kallo na kake , Jikin sa na rawa ya bata ya miƙe ya bar gun kai tsayi main floor ta nufa zaune ta sami hajiya rahama ta ci uban ado cikin baƙin cikin halin da nasreen ke ciki tace "Nasreen we me isa kullum kina girma kina shiga dawa kin shi go ko sallama babu , zu bawa mahaifiyar ta ido tayi ta rasa dalilin da yasa a ko da yau she mamy da uncle suyi tayi mata faɗa tace " sorry mamy i forget , ban zama mamy tayi mata domin kab ɗabi'un ramlat ba me kyau Allah ya gani ta gaji yanzu wa ze aure ta a haka duk alhaji ne ya ja mata ba yasan a yiwa nasreen faɗa ko kaɗan su da uncle khalil ɗan yana raga musu amma da na waje ne da tuni ya ci musu mutunci ganin mamy tayi shiru yasa ta dubi halisa tace "ke ki faɗawa me aiki taka womin abinci na ɗaki yau bazan yi dinner da ku ba , Mamy tace "khaleesat jeki ki faɗa mata baki ga haleesaba karatu take gobe zata bada hadda, "Ooo ban luraba wanne course ne zata bada hadda?, cikin zumuɗi haleesa tace "fiqihu zaki koya min ?, uhmmm ke kika sanshi da ace present verbs ne ko grammatical amma ni bansan wannan ba tayi gaba ta bar mamy da sa ƙakƙen baki ganin kiran uncle yasa da sauri ta daga tace Uncle pls shower zanyi yan zunnan zan fito "okay, yace ya kashe wayar ƙarasawa hadaddan bedroom ɗin ta tayi kana gani kasan ta cika yar gata komai me kyaune mahaifinta yana sonta bata da shamaƙi da dukiyarsa cikin sauri ta shiga cire kayan ta ta shiga toilet domin ta watsa ruwa ganin uncle khalil na jiran ta yasa tayi sauri bata da ɗeba shafe shafe tayi Bata da lokacin sai ta kira me kula da ita ta dauko mata kaya yasa ta dauko riga duguwar riga me rawa amles milk colour da adon flower golding sosai tayi kyau sai zuba ƙamshi take ba wata kwalliya a fuskar ta amma ta sa lips gloss bata kai har ƙasa ba ta ɓare chiwengum ta sa a bakin ta ta dau wayar ta ta fita tasa slippes me kyau irin na zaman gidan nan kai tsaye floor sitti ta shiga tace ''uncle good evening , dubanta yayi ya kalli huyanta domin kanta ba dan ƙwali yace "Nasreen me nake gani tattoo kikai ?, toro baki tayi ta shagwaɓe fuska tace "uhmm ta sami gu ta zauna bata lura da wadda ke floor ba , ɗanne ɓacin ransa yayi yace " daughter dan Allah ki nutsu kin ga wannan ɗabi'ar ta turawa ne marasa tarbiya , to inya fita bazan ƙara yin wani ba shikkenan ko "Eh nasreen baki ga bako ba ?, da sauri ta juyo ta fasa sa earpon da zata sa a kunnan ta kallo ɗaya tai mai ta dauke idonta saboda ƙwarjinin sa da ta gani tace "ban lura da shi ba uncle wane shi ?, shine wanda zai fara koya miki karatun addini saboda nalura ba abin da kika sani a addini cikin sauri ta cire chiwengum ɗin bakin ta ta ƙaremai kallo kyakkyawane kallar shi irin ta black america yana sanye da yaɗin kubta brown colo hular sa milk yana sanye da glass medical ga ƙashumba da ta kwanta lublub da ita kallo ɗaya za kai mai kasan in garmar namiji ne yana da cika da kalama kau da idon ta tayi tace "uncle yanzu wannan abunne zai koyamin karatu ai nasan na sallah ko tana ƙoƙarin danne hawayanta domin a gaskiya uncle ya disgata , my princess ki haƙuri ya ɗinga koya miki wallahi da ƙƴar ya ya yarda zai din ga koya miki karatu ba a nan yake ba yana unguwar madabo malamin su fauzan ne saboda yana malinta yana zuwa kasuwa shi kuwa ya shek tsayawa yayi yana kallon ikon allah tun da yake be taɓa ganin sangartatciyar yarinya irin ta ba anya kuwa zan yarda in koya mata katatu da sauri ta tashi ta fita domin ba zata yarda ba wannan me kama da basa mudan ya koyamin karatuba tab daddy daddy wayyo daddy na kana ina duban ya shek yayi yace "dan Allah kai haƙuri ina so nasreen ta gyaru ta zama kamar ko wacce ƴa'mace dan Allah kai min alƙawari duk runtsi ƙar ka barta , shiru yayi domin ya na ganin mutuncin alhaji khalil lumshe kyawawan idanuwansa yayi ya buɗe yace "insha allah yaka bazai gagara ba amma ina tunanin balalle ta iya tsayawa ta koya ba , Zan taushe ta amma in ta mahaifinta ne abin da tace shi yake so ......✍🏼 *MU ZUBA MU GANI* _story and writing_ ```By``` *OUM YASMIN* Domin karanta novels ɗina da irin su 👇🏻 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *AFIF* tun daga farko har ƙarshe *RASHIN SANI* tun ga farko har ƙarshe *YADIN MAGE* tun daga farko har kar she *BINTA YAR JAGALIYA* tun daga farko book one har ƙarshan sa *MU ZUBA MU GANI* Ƙar ku bari a baku labari Dan Allah ku daure kuyi min share ɗin channel ɗina Ku temaki yar uwar ku musulma ku duba uzuri na bana son posting banza da ake wani ma laifin ka yake gani ka rufe group a din ga yi maka ƙorafi🙏🏻🙏🏻 Sheikh Adnan turaki yayi shiru anya zai iya da yarinyar nan anya zata gyaru kuwa a jiyar zuciya ya yayi aboye yace "Insha Allah zanyi ƙoƙari iya iya wata , Dadi Alhaji Khalil yaji yace "Nagode sosai, Ba komai yace ya tashi ya yi yace "Ni zan tafi , Allah ya yi maka albarka Ameen yace ya fita sitti tace "Ɗan nan dan Allah kayi haƙuri da halin Ramlah ko kaɗan bata da ƙirki , Tausayi tsohuwar ta bashi yace "Ba komai wallahi fitowa yayi inda ya ajiye baburɗin sa jancan duk ya ji jiki fara burgawa yayi kamar ance kalli tayar baya yaga an ɗatsai mai ita da huƙa duban salele yayi yace "Malam Dan Allah wa kaga yayi min aikin nan naga gidan nan ba ƙana nan yara ?, Duban gabas yayi ya dubi yamma yace "Kaga nayi nan ba za'aji mutuwar sarki a bakina ba wacce tayi aikin nan tafi tsohuwar mota hatsari , Me bawa shukoƙi ruwa shima ya tashi yace "Ya Sheikh dan Allah nide in ka tashi baƙar addu'ar ka ƙar ka sadani wallahi bani da iƙon hanawa , kallon su yake yawa wasu gumaka ya rasa gano baƙin zaran maganar su kowa yazo yayi magana cikin magana ya tafi yace "Ai mu malamai ba ma baƙar addu'a , Uhmm ya Sheikh tafiya yayi ya bashi da kallo Ɗana Juyowa yayi yace "Na'am baba Butar shayinsa ya ajiye a ƙasa yace "Kai haƙuri ka ɗauki abin hawan ka ka tafi gida hukuma ce tayi wannan aikin , Tuninani ya shiga yi a zuciyar sa ko wace hukuma amma bata da ƙirki kawe ta tashi ta fasamai taya yace "Baba wace hukuma ?, Rawanin sa ya gyara irin na buzayan nan yace "Ramlat nasreen , Zuciyar sa ce ta tun zura wannan wacce irin yarinya ce ya tabbata ko zakiyyah yar autar su ta girmeta da ace yayi aure da huri zai iya haifar kamar ta ko wacce bata kai ta ba yace "To baba ba matsala zan iya barin sa a nan ?, Fitowa tayi hannunta ruƙe da mukullin motar ta da akwati tana ja khaleesat haleesa suna bin ta ganin haka su salele da suke gefe suka matso domin yau akwai drama Alhaji Khalil ne yazo domin Ramadan har ya je ya faɗa mai yace "Daughter lafiya na ganki da akwati ?, Ajiye ta tayi ta gyara gashin ta da ya zobo tace "Uncle gwara inbi daddy America in ya tashi dawo wa mu dawo tare gidan nan ciiwon kai tayi wa da yake ita ba rainon nan bace hausar ma ba sosai ta iya ba , Duban ta yayi baki a sake anya lamarin Ramlah ba da aljanu ba ko sa hannu rashin jinta yayi yawa yanzu yasan ta faɗane kawe daga American wata ƙasar zata huce sai lokacin da tayi niyar dawowa yace "Haba uwata ta kaina yanzu ba mun rufe babin tafiya wata ƙasar ba , Cikin rashin fahimtar me yake cewa tace ''uncle ban fahimta ba ai kafin ta ƙarasa sukai ido hudu da Imam (Adnan ) tace, Me ya kawo bare a maganar dangi Please uncle Ka cemai ya fita Tsawa uncle ya daka mata yace "Ramlah Ramlah Ramlah sai kuma yayi shiru ganin motocin da suka ƙunno kai gidan da gudo ta tafi wajan wata baƙar mota tace "Your welcome daddy, Fitowa yayi daga kagan sa kaga Ramlah ba abin da ta barsa ya washe baki yaga rabin jikin sa ya ware mata hannu rungume shi tayi tana dariya yace "My princess , Daddy Suka sheƙe da dariya idonsa ya rufe bega su sitti ba zai huce Hajiya Rahama wacce ta cika tayi fam tace "Alhaji, Juyowa yayi yace "Kufa bakwa rabo da tashin hankali lafiya naga kunyi cirko cirko , Alhaji Khalil ne yayi ƙarfin halin cewa wani abu Ita kuwa Hajiya rahama ta rasa bakin magana yace "Daughter ce ta taramu we cewa tayi bin ka zata yi , Ƙirjin sa ya dafa ya zaro ido yace "Na shiga ukku yanzu wannan tatsitsiyar yarinyar kuka tarawa mutane takura mata kukai shiyasa tace zata bini yanzu ke rahama da ƴarki kike kishi ni wallahi da asibiti kika haifi nasreeen da sai ince canza miki ita akai ko son ɗa da uwa ba kƴamata , Sitti tace "Abdulmajeeed wallahi kafi ta a idona , Da sauri ya ɗurƙusa yace "Hajiya na same ki lafiya ya ƙafar taki......✍️ *MU ZUBA MU GANI* _story and writing_ ```By``` *OUM YASMIN* Domin karanta novels ɗina da irin su 👇🏻 *AFIF* *RASHIN SANI* *YADIN MAGE* *BINTA YAR JAGALIYA* *MU ZUBA MU GANI* Ƙar ku bari a baku labari https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Dan Allah ku daure kuyi min share ɗin channel ɗina Ku temaki yar uwar ku musulma ku duba uzuri na bana son posting banza da ake wani ma laifin ka yake gani ka rufe group a din ga yi maka ƙorafi🙏🏻🙏🏻 Wannan littafin paid book ne 300₦ ne ku hanzarta siyan naku ba zan dade ba ina free page 👉👉👉👉👉👉👉👇👇👇👇 Hararsa tayi tace "Abdulmajeed har sai yau she zaka fahimci gaskiya ka dena biyewa Ramlah duniya ba matabbata bace, Alhaji abdulmajeed yace "Insha Allah zan gyara , Ya Sheikh kuwa gyara baburdinsa yayi ya fara tafiya ya fara har ya fito bakin titi adaidaita tasahu ya tara yace "Za kaje unguwar madabo?, Gyara hularsa me daidai ta yayi yace "Eh zan kai ka a dari ukku kasan yanzu mai yayi tsada, Shiru yayi domin duhu daya ce a jikin sa gaskiya yarinyar nan ta gama dashi ɗa zo yasha man dari shidda a Black market (Yan bunburutu) ya ƙara da nasa na cikin baburdinsa yan zu sauran dari hudu in ya bada dari ukku sau ran dari ajiyar zuciya yayi yace "To muje , Shiga yayi ya fara danna carbinsa yana istigifari da hailala abakin lahinsu aka ajiye shi ya sauka miƙo mai kudin sa yayi ya fara tafiya wani gida ya nufa da rumfa kallo daya za kai mai kasan gidan malamai ne kuma me dan rufin asiri ga almajirai wasu suna rubutu wasu na karatu wani tsoho yana zaune yana karatun Alqur'ani da irin bugun da me falle falle yana sanye da babbar riga milk colour da rawaninsa durƙusawa hayayi har ƙasa cikin girmamawa da nuna tsantsar biyayyar sa ga mahaifin nasa yace "Malam barka da yamma, Ajiye karatun yayi ya ɗago ya dube Sa yace "Barka dai imam in ka gama abin da kake kafin ka zauna karatun dare ina son ganin ka , cikin ladabi yace "To, Shiru malam yayi yana so ya tambaye shi to yana jin nauyin sa a zamanin nan in baka hadu da ya'ya na gari ba kana cikin wani hali shi yanzu ƙarfin sa ya ƙare ga girma ya cim masa ba shi da wata sana'a sai me ƙarfi da yayi sana'ar gini to yanzu ba ƙarfin yin ginin kaf ƴaƴansa ba Wanda Allah be rufawa asiri ba amma ba abin da suke kawo masa shi yasa yake son imam ko yaya ya samu sai ya bashi duk da bashi ya haife shi ba amma yasan girman sa yana girmamashi ko ƴa'ƴan da ya haifa ba sa ganin girman sa kamar sa gashi bashi da wani ƙarfi Ganin yayi shiru yace "Malam mene fadamin , Ajiyar zuciya ya sauke yace "Imam auran Khadijah ne ya matso bana so wannan karon ma a daga gashi ba abin da nayi mata sai abin da mahaifiyar ku ta ɗan siya, Cire takalmin sa yayi ya zauna yace "Malam kar ka damu insha'Allahu za a sami mafita zan siyar da babur ɗina sai inna baka kuɗin nasan a yarda komai yayi tsada zai kai dubu ɗari da hamsin kaga ko hamsim muka cika ansami na gado tun da kace umma ta siyi wani abun , Allah yayi maka albarka amma imam da me zaka dinga saro kayan shago yana yi maka fa amfaniya Ƙasa yayi da ƙansa yace "Amin malam ƙar ka damu na dinga arar na Abdullahi, Badan ya so ba yace "To Allah ya ƙaro buɗi, Amin yace tashi yayi jin horn ɗin mota ya gane wa ya zo gidan be juyoba ya shige cikin gida sallama yayi Umma dake cikin kitchen tana girki tana ganin sa ta taɓe baki ba wanda ta tsana a duniya sama da wannan mutum ta rasa yadda zatayi da shi yar wakar habaici ta fara be kula taba ba saboda inda sabo ya saba ɗakinsa ya buɗe ya shiga komai tsab yawa mace ga ƙamshi sai tashi yake Yar katifa ce irin ta yan boarding me tudu tasha zanin gado fari kal ga wata locar littafin sa ne a ciki na addini sunfi yawa koda yayi degree a ɓangaran Arabic islamic yayi takalmin sa ya cire ya zare zallabiyar sa daga shi sai gajeren wando tambas Ramlah tayi gaskiya da tace mai me kama da samudawa jikin sa duk a murɗe yake fatar sa har wani sheƙi take yawa wani wanda hutu ya zauna mai wayar sa ya ciro a aljihu vivo jin ƙarar kira da sauri ya daga ganin me kiran sallama yayi Wanda ya kira yace ''wslm abokina kana gida ne ?, Cikin nutsuwa yake fidda sauti me dadin sauraro yawa baya san magana yace "Eh ina gida yanzu na shigo, Yauwa abokina gani nan zuwa To yace ya kashe wayar jallabiya yasa ya fito da botiki a hannunsa yan matan duk suna zaune a kan tabarma har da aleeya tayi kicin kicin ta haɗe rai ita malam ya bashi yace ya aura amma ita da uwar ta basa so sauran yaran ne suka gaishe shi ban da ita tana ta charting taci ado saurayinta ne zai zo gidan anty rabi take zuwa anan suke xancan saboda malam amsa musu yayi ya buɗe jarkar ruwa zai ɗibi ruwa da sauri umma ta fito har tana tuntuɓe tace "Haba yanzu nayi magana malam ya ga laifina dan ruwan da su ilu suka samomin shi zaka ɗebe kayi wanka da shi ?, be ce mata kala ba ya juya zai fita da sauri Khadijah ta ce "Yaya Imam kawo in ɗebo maka , cikin so da kaunar yarinyar bata dauko halin mahaifiyar ta ba da yan uwanta yace "Khadijah Nagode zan sa wani ya ɗebo min nayi tunanin akwai ruwa a gidan ne , tashi aleeya tayi ta yafa mayafi duk rashin kunyar su suna tsoron Imam baya sakar musu fuska ta wuce shi ta fita tace umma sai na dawo Cikin jin dadin yar da ƴarta take samomata abin duniya tace "Allah ya tsare ki ya gare idanun talaka akan ki domin ke kalal gidan hutu ce wallahi duk wani talaka sai de ya ganki da ganesa ba a gidan sa ba yo ina ƙudan balle romansa , be nuna yasan da shi take ba ya fara tafiya bangajeshi ridwan yayi yana baza babbar riga hannunsa ruƙe da ƴarsa be kula shi ba yayi gaba a soro sukai kiciɓus da farida kallo daya yayi mata yayi gaba abinsa sai wani hura hanci take ala dole ita matar manya ce su nafi'u ya sama suna zaune suna hira yace "Nafi'u zo ka ɗebomin ruwa, Cikin sauri al'amarin ya tashi da yake suna girmamashi suna kallonsa kamar malam yace "To ya Sheikh, Malam ne ya dakata da rubutun da yake a allo yace "Imam ba akwai ruwa a cikin gida ba?, tun da ya taso malam ya tsoratar da shi dayin ƙarya ya hane shi duk ɗacin gaskiya sai ya faɗe ta ɗan haka yace "Akwai na amfanin sune , Girgiza kai kawe malam yayi domin yasan halin tabawa ba zata taɓa canzawa ba amma yana jiye mata ranar nadama ranar da zata san ko wane Imam wannan rana yana tsoranta duk da yasan komai daran da ɗewa gaskiya zatayi halinta mutanan da kowa yake gani da mutumci ranar fatar akuyar da suka sa suka rufe matar kura zata bayyayana ranar kowa zai san matsayin sa tun da tace zata dawo yasan tana sane da ɗanta sai de maƙiya sun yi tasiri a rayuwar su Insha Allah iya wannan ne a kwai ranar nadama komai yana da ƙarshe ganin tunanin shekaru da dama zai dawo mai yasan zai iya kai shi da kwanciya a asibiti yayi saurin kawar da shi ya saki nannauyiyar ajiyar zuciya yace "Imam ka sake haƙuri komai yana da lokaci, Tsadaddan murmushin sa ya sakar wa mahaifin sa yace "Insha Allah......✍️ MU ZUBA MU GANI* _story and writing_ _by_ *OUM YASMEEN* ```Littattafai na👇🏼 ``` *AFIF* *YA ƊIN MAGE* *RASHIN SANI* *BINTA YAR JAGALIYA* *MUZU BA MU GANI* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k _DUK MEN SON DOCUMENT DIN_ ```cigaban Binta yar galiya yayai min mgn ta wannan number 09061890481``` Ɗari ukku ne kacal Wannan novels ɗin MUZU BA MU GANI paid book 300 n Zaki iya biya ta wannan account ɗin AMINA ALHASAN MUHAMMAD OPAY ACCOUNT *8141785374* *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* ```KUNGIYAR JAJARTATTUN MARUBUTA``` Saboda da masu posting ɗin banza ba zan buɗe group ba duk wani groups ɗina rufe shi zanyi a channel zan dinga posting ```Duk kan yabo ya tabbata ga Ubangijin talikai ya Allah ka bani iƙon gama littafin nan lafiya``` *GARGADI!!!!!!* _Ban yar da wani ko wata suyi amfani da wani shashi na littafina ba ko mai da shi document inƙunne yaji jiki ya tsira_ *EP ©* Cikin gida almajirin ya shi gar mai da ruwa ya fito yace "Ya Sheikh na shiga da shi, Duban sa yayi yace "Nagode, Ya shiga gidan a soro na biyu ya ga ruwan ya ɗauka ɗakin sa ya shiga ya ɗauko kwandon wankan sa ya shiga toilet *_____________________* Wulli tayi da akwatin ta a floor ta haye sama in ranta yayi dubu ya ɓaci zaman daɓaro tayi a tamfatsaitsan gadonta ta rasa me tayiwa sitti da mamy duk sun tsaneta har gwara uncle wayar ta ce tayi ƙara da sauri ta jawo jakarta domin ganin me kiran zuge zip ɗin jakar tayi ta fiddo da wayar ganin sunan besty da sauri ta ɗauka tace "Hello john, Baturan Dan ƙasar Spain mazaunin Cambridge yace "Hy bestie yau she zaki dawo ?, Shiru tayi na yan wasu sakanni sannan tace "I don no , Ƙwalbar wine ya ɗauka yayi cilli da ita yace "What amma kinsa birthday party na on jun ne ?, Da sauri ta ƙauda wayar daga kunnan ta ganin yana shirin fasa mata dodon kunne ma yar da wayar tayi tace " Calm down zan dawo a cikin watan nan ba ta jira amsar saba ta kashe wayar kwantawa tayi idonta na kallon silip lumshe shi tayi bacci ne ya ɗauke ta a haka ko takalmin kafarta bata cire ba _______________________ Tun shigar nasreen ɗakinta hajiya rahama take kai wa da komowa tana so ta nemo mafitar shiryuwar ƴar ta tana tsoron randa duniya zata yi tur da halin nasreen wayar ta ce tayi ƙara da sauri ta ɗauka farin ciki ne ya ishe ta ganin wacce ta ƙirata hannunta har rawa yake ta ɗaga tace "Assalamu alaiki anty junaideenah, Daga can bangaran naji ansaki ajiyar zuciya tace "Wa'alaikissalam auta ya kuke ?, Murmushi Hajiya Rahama tayi tana ƙaunar yayar tata duk da tana yarinya anty junaideeyah ta bar ƙasar amma kaf cikin yan uwanta tafi sonta tace "Aunty junaideeyah wallahi lafiya qalau, Cak ta tsaya da abin da take ta ajiye kofin tea ta matsar da laptop ɗinta tace "Auta kina cikin damuwa ne , Ƙwallah ce ta tarar mata a idon ta tace "Alhaji nasreen sune matsalata na rasa yarda zan ɓullo musu gashi ke kinyi nisa ƙinƙi dawowa, numfashi me huce ta fesar tace "Auta damuwar ki kadance a kan tawa lokacin da komai ya faru baki da wayon da zaki fahimta rahaamaah ƙar ki sake ki zubdawa nasreen hawayen ki bara zanane da rayuwar ta ki ci gaba da addu'a komai yayi farko yana da ƙarshe , Insha Allah aunty junaidiyyah na dena damuwa zan ta addu'a har ta shiryu Aunty junaidiyyah tace "Yauwa auta ki ƙara juriya insha Allahu komai zai dai dai ta bi'izinillah yanzu kai mata wayar mu gaisa, Tashi hajiya rahama tayi ta fara taka stairs case takalmin ƙafarta na bada wata ƙara handle ɗin ƙofar ɗaƙinta ta murɗa turus tayi ganin an ƙira magarib ana shirin ƙiran isha'i amma tun ɗazo da ta shigo ta kwanta ko ta ƙalmin ƙafar ta hill bata cire bacci ya ɗauke ta Wani ta ƙaicine ya kamata tace "Aunty junaidiyyah tana bacci ko sallar magarib nasan yanzu haka batayi ba , Okay tada ita tayi sallah Hajiya rahama tace To tace Katse wayar tayi ta ajiye a bedside drawer ta fara tashin ta tace "Nasreen nasrern, Allah ya temaka bata da nauyin bacci tashi tayi ta ware manyan idanuwanta akan mahaifiyar ta tace "Mamy wallahi bacci nake ji ƙin katseni , Idanu Hajiya rahama ta tsura mata ba ko ƙibtawa tace "Nasreen lokacin sallah yayi, Tashi zaune tayi ta saƙi wata uwar hamma tace "Please mamy sai gobe na haɗa inyi da wacce ake bina, A burkice mamy tayi kanta tace "Wallahi wallahi wallahi i well dell with you ki tashi ki je kiyi alwalah kiyi sallah , Ganin mamy ta koma mata kamar wata zautatciya ta tashi da sauri ta faɗa toilet ba tawani dade ba ta fito shimfiɗa prayer mat tayi buɗe sif tayi hamshaƙe da kaya kala kala wani guri da akai da glass a cikin ta ta buɗe sai ga hijab na sallah kala kala ɗaya ta ɗauko ta tada hiƙama sallah tayi dai dai hammadala mamy tayi ta miƙe ɗaukar wayar ta tayi ta fita Ganin ta fita nasreen tayi sauri ta sallame sallah a jiyar zuciya ta sauke tayi tace "Ko ya akai su khaleesat suke iya zama da hijabi ni ko minti goma ba zan iya ba duk jina ya ta ƙura jin alamar buɗe ƙo fa da sauri ta juyo ta zata mamy ce ganin haleesa ce ta saki ɓoyyayiyar a jiyar ta zauna a bed cushion ɗinta Haleeesa tace "Auty nasreen nan da bayan isha za muje gidan adda zainab bata da lafiya da dazu za mu to ga Abin da ya faru shi yasa muka fasa zuwa sai anyi sallar isha, Zuba mata kyawawan idanuwanta tayi ta fara tunanin anya yarinyar nan tana da hankali ga wannan dugon jawabi yawa ta tambaye ta to me take nufi kaf a zancan ta abin da ta fahimta zancan rashin lafiya amma gabaki ɗaya ba kalmar da ta ƙara fahimta tace "Okay Allah ya bata lafiya maza rufo min ɗakina, Cikin sanyin jiki haleesa ta rufe mata ɗaki Kayanta ta cire zuwa wasu fitunnannun riga da wando three-quarter ribom tasa ta ɗaure tulin sumata wayarta ta ɗauko a kan gado ta fara wasu yan dan ne dane ne ƙira ɗaya aka dauka cikin bada umarni tace "Hello manager kuɗi zaka turomin dubu dari biyar, Shiru yayi kana yace "Hajiya amma kin fadawa Alhaji bazan fitar da kuɗi ba batare da amincewar saba?, A zafafe tace "Kai nida dukiyar mahaifina har sai kafamin sharadi to wallahi man your business kit ta kashe wayar, *_____________________________* Kamal gobe in na dawo daga gidan Alhaji abdulmajeed bajita zaka rakani in siyar da ababur ɗina Kamal dena cin aya yayi ya ajiye ta a kantar shagon nasa yace "Yana fa da mahimmanci saboda da me zaka siyar ko dan kasuwancin ka ga yarda komai yayi tsada biyan ƙuɗin adaidaita sahu sada ga ba riba komai an ƙaremai ƙarfi, Zan can abokinsa gaskiya ne amma ya zama dole ya siyar ba zaiso Malam ya ƙunyata ba yau shekaru biyu ana daga bikin Khadijah yace "Nagode da shawarar ka amma sai na siyar da shi in zaka rakani ka rakani, Sanin halin abokin nasa na zurfin ciki da rashin son magana yace "To, angama oga zan raka ka , Wata budurwa wace da hijabi har ƙasa sallama tayi Kamal yace "Wa'alaikissalam a'a Fu'ziyya yau ba ki zo makaranta ba ko dan malamin ku baya zama yaune?, Murmushi tayi tace "Malam kamal Wallahi bana jin dadi ne nama tura a faɗa masa, Kamal yace "Allah ya bada lafiya, Amin tace ganin malam Imam ya nuna halin ko inkula da ita taji wani irin ba dadi Allah ya sani tana mutuƙar son sa tana fatan ya zamo mijinta uban ƴa'ƴanta tace "Malam bani kwai shidda fulawa gwangwani uku sai his na dari sai madara pik guda daya, Tana fada yana hada mata ajiye mata yayi a kantarsa ya koma ya zauna kuɗin sa ta ajiye mai a kan kantar har ta juya zata tafi sai kuma ta dawo tace "Malam Dan Allah in zaka kasuwa zan baka kudi ka fanso min *muwadɗa-maleek* tawa ta ɓata, Be kalli Inda take ba ya rasa dalilin da yasa take son shiga harkar sa yace "Bawa malam kamal, Ba yarda ta iya haka ta miƙa mai ta tafi agogon sa ya duba yace "Kamal lokacin sallah yayi mu tashi kai sai ka fara alwala kafin inzo inja ku sallah ni zan je gun malam, Tashi yayi suka kullo yace "Kai yaushe nace maka zani kasuwa nalura fa yarinyar nan tana hinka kai kuma tun da ka gwada soyayya sau daya bakaci riba ba ka haƙura, Dafe kansa yayi yace "Kamal kana so ka sani ciwon kai, Dariya kamal yayi yace "Uhmm gaskiya kuma fa ta haɗu, Banza yayi mai ya shiga cikin gida malam ya tarar a zaune a kan ta barma da kwanon a binci tuwon shinkafane miyar danyar kuɓewa ya ji kifi tun Imam yana karami malam baya barinsa ya ci abincin tabawa Sai de ya siyoa mai dan haka yanzu bemai tayi ba Imam yace Malam yace "Yauwa imam, Zama yayi yace "Malam nazo kiran da ɗazu kace kanayi min, hannunsa ya tsame da ga abinci kwanon da aka ajiye mai a gabansa da ruwa yasa ya wanke hannusa yace "Daman ina so in hada auran khadijatu da kai , Cikin sauri ya ɗago ya dubesa bawai baya son haɗa zuri'a da malam bane a'a yana gundun halinta da na mahaifiyar ta sannan tana da wanda take so ƙasa yayi da kansa yace "Malam a yanzu bani da halin ci da iyali , Murmushi malam yayi duk wani motsi na imam a tafin hannunsa take kuma maganar da ya fada gaskiya ce yace "Tom shikkenan imam Allah yayi maka albarka na fahimci me kake nufi zan bawa aleeya Wanda take so sai de ina jiwa aleeya da mahaifiyar ta ranar na dama duk abin da suke akan idona soke , Cikin jin kunya yace "Amin, Bayan sallar isha manyan samari da magidanta sun taru a ƙofar gidan domin daukar karatu askene ya mamaye lahin mutanan gun sun fi dari kowa da Kur'anin sa wasu ma sun girmesa cikin deep voice ɗinsa me dadi yana karatun Alqur'ani kowa ya tsaya yana sauraron sa cikin natsuwa yake fidda harafa gwanin ban sha'awa bayan ya gama suka hada baki suna biya wa fassara ayar ya farayi musu sai karfe 11:00 suka tashi gida ya shiga da takar dojin da aka kawo mai na tambaya sabida yau lokaci ya ƙure be bada amsaba ba shiryin kwanciya bacci yayi ya yi addu'a ya kwanta *__________________washe gari* Tunda ya fita da asuba be dawo ba sai da gari yayi haske a gurguje ya shiga wanka ya fito ya shirya cikin yadi sky blue riga da wando ya amshi jikin sa feshe jikin sa yayi da turare me dadin kamshi hula yasa ya daura a gogo yasa takalmin sa batoze dark brown be tarar da kowa a tsakar gidan ba sai aleeya tana waya kauda kansa yayi ya fita shago ya bude karfe goma sha biyu ya rufe shago ya hau adai dai ta sai kuntau gidan Alhaji bajita be wani sha wahalar shiga ba da yake sun ganesa tsayawa yayi a harabar estate ɗin wayar sa ya ciro ya fara lalubar number Alhaji khalil kira daya ya dauka yace "Assalamu alaikum barka da rana nazo, Cikin faranfaran da jama'a yace "Wa'alaikassalam barka dai to bara insa a Kai ka inda zaku zauna kuyi karatun, To yace ya kashe waya ai kuwa sai ga salele yace "Biyo NI in kai ka Allah ya rabaku lafiya da hajiya, Amin yace a ransa wani hadaddan floor ya kai shi ga kujeru na Alfarma zama yayi salele tace "Bara in shiga in kirama ita , Duban sa yayi yace "To, Bai tsinke da lamarin dukiyar Alhaji bajita ba ashe akwai hanyar da zata sada mutum da floor Hajiya rahama a nan tab ya ce a ransa be wani jima ba ya fito yana dariya yace "Ya Sheikh ta na nan zuwa amma ban san me ya kai ka zuwa koyar da arniyar nan ba ga kadai da kamalal ka yasin ko Alhaji abdulmajeed tsoron ta yake, Ganin lamarin salele yawa mara hankali taya uba ya haifi yarsa ace yana tsoranta yace "Nagode, Shiru shiru bata fito ba wayar sa ya dauka ya fara karatun Alkur'ani me girma *Cikin gidan su nasreen kuwa* Wayar tace tayi ringing ganin sunan uncle khalil da sauri ta amsa tace "Good morning uncle have are nice day, Alhaji khalil yace "Morning daughter I hope your fine day, Dariya tayi tace "Very well, Dai dai ta muryarsa yayi Domin kar ta kawo mai raini yace Nasreen malam Imam ya zo yana main floor yana jiranki, Dan ƙaramin kukan shagwaɓa ta saki irin na sangartattun yarannan tace "Haba uncle wai yanzu ka dage sai na je gun mutumin nan, Cikin hikima da lallaɓawa yace "Haba my princess dan Allah ki daure kinji, Zunɓuro baki tayi yawa yana ganin ta tace "Tom shikkenan, Dariyar samun nasara yayi yace "Yauwa babyn ya katse wayar, tashi tayi sai yanzu na sami damar ƙaremata kallo wata irin english-gown tasa na wani material silver colour an mai ado da flower black colour ga wasu irin golding stone masu sheƙin daimon saman rigar har izuwa hannunta ansa skiln net ya saje da fatar ta sai ka ƙura ido sosai zaka gane ba fatar ta bace net ne kadan yarage ba ka gano kirjin ta ba wani irin hill ta sa me maƙon ai mai tsini sai akai mai tudu golding colour bata sa mayafi ba sai ta daura wani veils a kanta ta zubo da gashin ta ga wani uban ƙamshi da takeyi a hankali take tako yawa wata bauna ko wahainiya cike da ƙasaita har ta isa floor besan ta shigo ba da yake batayi sallama ba Ji yayi ƙamshin daƙin ya canza da sauri ya dago four eyes sukai da shi hada rai yayi wani irin kwarjinin da ta gani da niya tayi ta wanke shi da mari saboda be iya gaisuwa ba shi ba dan kowan kowa ba sai girman Kai da nuna shi ya isa daya daga cikin kujerun ta samu ta zauna ta dora kafa daya kan daya tana girgizawa ta dauki wayar ta tana charting Imam wani ta kaicine ya tokare shi yace...........✍️ *Oni yar mutan yakasai anya Imran zai yarda da rashin mutuncin nasreen ya kuke ganin wannan karatun da zai fara koyar da ita komai zai ce mata ko biyoni a page na gaba kuyi following ɗina ku danna min like* *MU ZUBA MU GANI* _story and writing_ _by_ *OUM YASMEEN* ```Littattafai na👇🏼 ``` *AFIF* *YA ƊIN MAGE* *RASHIN SANI* *BINTA YAR JAGALIYA* *MUZU BA MU GANI* _DUK MEN SON DOCUMENT DIN_ ```cigaban Binta yar galiya yayai min mgn ta wannan number 09061890481``` Ɗari ukku ne kacal Zaki iya biya ta wannan account ɗin AMINA ALHASAN MUHAMMAD OPAY ACCOUNT *8141785374* Sannan ka toro sheda ta wannan number 👇👇👇👇 *09061890481 only charting* Sannan duk me son intallata mai hajarsa ya nemai ni ta wannan number akan fara shi me sauƙi *09061890481* *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* ```KUNGIYAR JAJARTATTUN MARUBUTA``` https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Saboda da masu posting ɗin banza ba zan buɗe group ba duk wani groups ɗin rufe shi zanyi a channel zan dinga posting ```Duk kan yabo ya tabbata ga Ubangijin talikai ya Allah ka bani iƙon gama littafin nan lafiya``` *GARGADI!!!!!!* _Ban yar da wani ko wata suyi amfani da wani shashi na littafina ba ko mai da shi document inƙunne yaji jiki ya tsira_ "izunki nawa dan insan ta inda zan fara yimiki karatu, Banza ta bawa ajiyarsa sai da ta gama isarta sannan ta juyo ta kalle sa tace "Au kai daman bakasan ta inda zaka fara koyar wa ba kazo zaka koyar ?, Ƙansa ya daugo ya tsareta da manyan idanuwansa ai bata ƙarasa ba tayi shiru wani shakkar sa taji ga wani irin kwarjini da yayi mata yace "sauko ƙasa sai mu fara daga sama ko ƙasa zan ɗatso , Wani kallo ta watsa mai ta ɗauke kanta cikin tsiwa tace "A nan ma zaka iya I am hearing, Gajiya yayi domin shi mutum ne da magana bata da mesa ba ko karatu yake a nutsai yake hinsa Allah ya haɗa shi da yi da baki domin nasreen yar bala'i ce yace "Ina qur'anin ki ?,. Ta kaici ne ya ishe ta aɗan fusace tace "Kana ɓa tamin lokaci fa nace maka kayi ina jinka amma tun ɗazu sai wani tsare ni kake da idanuwanka yawa zaka cinye ni , Ransane ya ɓaci be san lokacin da ya daka mata tsawa ba yace "Ki shiga tunanin ki bakin rami ba gurin wasan kura bane ni zaki ne mesa namomin dawa tsarewa ki iya kalamanki ni ba irin lusarin mazajen da kike tunani bane da surar mace zata ɗauki hankalin su nasan me nake ashe shi yasa kike shigar banza ki burge banza batsari wallahi duk kuɗin ki duk kyanki wallahi baƙi isa ki dagan murya ba ko ki faɗamin magana, Tashi tsaye tayi tace "Okay daman kazo ka fadamin banzayen magana ne kai wa kake da suna ma , Taku wayayi har inda take yawa mahinwacin zaki yace "Duk sunan da kika zaɓarmin haka nake bad girl, A razane tayi baya domin duk takamar ta sai taga ta muzanta dawowa tayi iya kirjinsa zama tayi ta ja tsaki, Cije lips ɗinsa na ƙasa yayi yace "Ki ci gaba da himin tsaki wallahi wataran sai na gurje baƙin ki , Dagowa tayi tace "Wekai da me kake taƙama , Ɗaga mata kafa da yayi alamar oho ya ɗauki wayarsa ya buɗo kur'ani ya fara biyamata kamar haka يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّاسُ ٱتَّقُواْ رَبَّكُمُ ٱلَّذِى خَلَقَكُم مِّن نَّفْسٍۢ وَٰحِدَةٍۢ وَخَلَقَ مِنْهَا زَوْجَهَا وَبَثَّ مِنْهُمَا رِجَالًۭا كَثِيرًۭا وَنِسَآءًۭ ۚ وَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ ٱلَّذِى تَسَآءَلُونَ بِهِۦ وَٱلْأَرْحَامَ ۚ إِنَّ ٱللَّهَ كَانَ عَلَيْكُمْ رَقِيبًۭ Wani irin dadin karatunsa taji kai ka rantsai balarabe ne yake karantawa basar wa tayi karya gane yayi tasiri akanta tsura masa ido tayi azuciyar ta tace "Ga kyau har kyau amma sai baƙin hali jiyayi kamar ana kallonsa ya dago da saurinta ta daukar wayar ta tayi tana danna wa Basar wa yayi kamar beka metayi ba ya ci gaba da karatunsa ita kuma bawe danna wayar take ba tarasa mema zatayi a wayar sai ma ajiye ta da tayi Ɗagowa yayi yace "zan miki bayanin ahayar da na karanta miki sannan sai ki karanta min , Wayar tace tahi ringing tsaki ta ja ta ɗaga cikin fada tace "We kai wanne irin ne sahir kai ko gajiya bakayi to wallahi kafita a idona in rufe tun dazu kana ta jeramin kira ina wani important abune shiya sa ban ɗaga ba amma kai ƙwaƙwalwar ka bata ganewa, Bata jira me zai ce mata ba ta kashe wayarta be wani tsaya yaji me take cewa ba abu na karshe da yaji shine ƙwaƙwalwar Ka bata dauka sauri yayi ya kawar da zancan domin ba damuwar shi bane " Imran ya ci gaba da cewa Ubangijinku da taƙawa Wanda Ya halitta ku daga rai guda, kuma Ya halitta, daga gare shi, ma'auransa, kuma Ya watsa daga gare su maza mãsu yawa da mãtã. Kuma ku bi Allah da taƙawa Wanda kuke rõƙon jũna da (sũnan), shi, da kuma zumunta. Lalle ne Allah Ya kasance, a kanku, Mai tsaro ne Sannan yace "Ina jin ki biyamin kafin inshi gani karatun, Takaici ne ya ishe ta amma ba azo gurin amayar da shi ba tace "Ci gaba da karatun Ka ai daman aiki na ji, Nunawa yayi kamar beji me take cewa ba lallai Hausawa sun yi gaskiya da suka ce icce tun yana ɗanye ake iya tanƙwara shi hadisi ya ɗauko ya fara miya mata MATA 10 WAINDA ALLAH YA TSINE MUSU: - ﺍﻟﻮﺍﺷﻤﺎﺕ ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺷﻤﺎﺕ 1. Mata masu tsaga fuskokinsu. - ﺍﻟﻨﺎﻣﺼﺎﺕ ﻭﺍﻟﻤﺘﻨﺼﻤﺎﺕ 2. Mata masu aske gashin gira. - ﺍﻟﻤﺘﻔﻠﺠﺎﺕ 3. Mata masu kankare hakori (wushirya). - ﺍﻟﻮﺍﺻﻠﺔ ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺻﻠﺔ 4. Mai 'karin gashi da wadda ake karamata gashin. - ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺨﻂ ﻋﻠﻴﻬﺎ ﺯﻭﺟﻬﺎ 5.Matar da mijinta yayi fushi da ita. - ﺍﻟﻤﺘﺸﺒﻬﺎﺕ ﺑﺎﻟﺮﺟﺎﻝ 6. Mata masu shigar maza. - ﺯﻭﺍﺭﺍﺕ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ 7. Mata masu yawan ziyartar kabur-bura (makabarta). - ﺍﻟﻨﺎﺋﺤﺎﺕ 8. Mata masu kururuwa akan mamaci. - ﺍﻟﻤﺤﻠﻞ ﻟﻪ 9. Mata masu auren kashe wuta. - ﻛﺎﺳﻴﺎﺕ ﻋﺎﺭﻳﺎﺕ ﻣﺘﺒﺮﺟﺎﺕ 10. Mata masu bayyana tsiraicinsu. Kada ku manta TSINUWA itace nisanta daga rahamar Allah Sai da ya zo ƙarshe sannan tace "stop stop ta toshe ƙunnu wanta ya isheka haka daman uncle ya dauko ka domin ka fadan magana oya you can gooo ta nuna mai hanyar fita tace Kaima irin mutanen ne da suke damuwa da rayuwar wani maza fitar min Ransane ya ɓaci har ya kasan control temper ɗin sa cike da tsana yace "Ke har kin isa ki fadan magana ko baki ce in fita ba zan fita , Wani banzan kallo ta watsa mai wanda ke nuna irin kiyayeyyar da take mai tace "I saw for God from today stop learning me , Ran Imran ne ya ƙara ɓaci karamar yarinya wacce da yayi aure da huri sai ya iya haifarta yace "Me kike taƙama dashi sannan maganar karatu da kike keee zai wa amfani ba ni ba duk macan da batasan ilimin addini ba ta zama bagidaji duk kuwa ƙuɗin ta duk kƴanta domin ilimin addini fitilah ne me hassaka mummuna ya zama kyakkwa ga ribar da zaka more shi aduniya da lahira kinsan me ake nufi da wayewa ita ce ?, Macan dake bin dokoƙin addini bata saɓawa Allah duk wani iya ƙoƙin da ubangiji ya tsai da ita ta tsaya macan dake rufe jikinta bata nunawa mutanen duniya tsuraicin ta sai dai su kalle ki suyi miki dariya saboda sun san cewa ke ɗin ballagaza ce ba namijin ƙirki da zai aure ki ya kawo ki gidan sa ke kanki tarbiyya bata ishe ki ba to me zaki tarbiyyar tar WA ya'yan ki addinin musulunci ya bawa mace daraja da ƙima ƙinyi sa'a daya cewa ke jinin Alhaji khalil ne amma wallahi da sai na faɗa miki abin da zai hana ki bacci Ni ba mutumin da zan tsaya kina faɗamin magana bane dan wani na aiƙi aƙarkashin ku ko wa dake ka gani akwai irin ni'imar da ubangiji yayi mai wallahi Allah da warai da ƙuɗin da ba atsaya an bawa mutum tarbiyya ba domin ita jegon rayuwar dan Adam ce inba tarbiyya mutum zama yake shida dabba duk daya nasan cewa Allah yana fiddah matatce a cikin rayayye to ki ɗauka kece matatciya yana gama fadar haka yasa ƙafa ya tafi kasa magana tayi wani irin bakin ciki ne ya tokareta ta bi bayansa ina ya tura babur ɗin sa yana tafiya tace "Banza matsiyaci ta shege gida mamy kuwa tana bedroom ɗin ta tana karatun Alkur'ani ni Allah ba ko sallama ta shigo tace "Mamy wallahi yau sai wannan banzan mutumin yayi kwanan prison we harni zai cewa we wayewa ita ce macan da take bin dokoƙin addini kin ga irin maganar da ya caɓamin kuwa, Tashi mamy tayi ta zabga mata mari tace "Nasreen wallahi wallahi yau kika sa aka kama mutumin nan wallahi sai nayi sanadiyar an daura muki aure da shi domin shi ne irin mijin da na dade ina fatan ki samu ko kƴanutsu ba iya ke kaɗe ba duk wata mace da tasan kanta zata yi fatan Imran ya zamo mijinta uban ya'yanta domin zata mori abubuwa kala kala aƙar ƙashin inuwar auransa nasan kuma sai nan gaba zaki gane zance na yanzu sheɗan yana yi miki kururuwa a kunnuwan ki ina jiye miki ranar nadama nasan abin da ya dace ace ki sani tun kina yarinya yaka mata ace kin sani, Dafa kuncin ta tayi tace "Yau mamy ni kika mara akan wancan abun ko tom shikkenan yanzu wasan zai fara *MU ZU BA MU GANI* ni da shi da duk wanda zai goyi bayansa fuuuuu ta bar ɗakin dafa kai mamy tayi ta zuba ta gumi inda haleesa ta ɓoya ta fito cikin gudu ta shiga ɗaki ta dade tana son malam amma yau gashi mamy tana ƙoƙarin bashi yar uwarta ya zatayi da Soyayyar sa bacin tun be fara sauraronta ba a text message ɗin da take mai yanzu yana iya yimata reply Amma besan da wake charting ba sai da ta fara samu hankalinsa sa amma mamy zata yi mata haka kuka tasa me yasa kullum anty nasreen ce keda samu kullum mutanan gidan basu da zance sai nata tashi tayi tace "Wallahi a yanzu taƙen kaddarar ki zai fara inhar kika jefa rayuwar bawan Allah a huya a lokacin baƙar ƙaddarar ki zai fara, wayar ta ɗauko ta lalubo wata number da tun zuwan nasreen garin ake kiranta da ita bugaɗaya aka ɗauka tace "Na'amin ce da umarnin ku amma ........✍️ Tofa meke shirin faruwa me halisa take shirin aikata wa shin nasreen zata hulakanta ya sheikh Imran Imam shi kuwa Imran zai yarda ya auri nasreen duba da ya tsaneta shin wanne Imran saboda me malam yake ɓoye masa asalin sa mene mugun nufin tabawa akansa da har malam baya yarda yaci abincin ta shin daddy nasreen zai yar da kuwa da ƙudirin mamy kowa Duk wannan amsar tambayar yana cikin book two *NI DAKE MU ZUBA MU GANI* *MU ZUBA MU GANI* Story and writing By Oum yasmeen ```Ina masoya novel ɗina ina nan ina shirya muku sabon novel ɗina wanda ya shababban da irin wanda na saba kawo muku sai da nashirya tsab nayi dogun tunani sannan na kawo muku shi ku garzayo ayi wannan tafiyar daku``` *DESTINY LOVE* *Love and romance story* _Ai wannan ba irin nasu bane ku garzayo kudai kuyi following ɗina domin samun novels ɗina masu dadi_ *Zakarar da Allah ya nufa da cara KO ana muzuru ana shawo sai yayi* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k 💎💎💎💎💎💎💎💎💎 Juyowa tayi ta ga khaleesat da sauri ta janye wayar bata ƙara faɗin abin da ke bakin ta ba dan ƙar khaleesat ta zargi wani abu tace "Wallahi besty kin tsoratar dani, Stool khaleesat ta jawo ta zauna tace "Sister wallahi ammy tana ban tausayi daddy da aunty nasreen bajita sun sata'a gaba, Murmushin gefen baki haleesa tayi ta tashi juya bayan ta tayi tana kallon dressing mirror tace "Ƙar ki damu yanzu lokacin ta ne damar tace yayin da damar ta bar hannun ta I will teach the lesson, Duban khaleesa tayi tace "Sister me kike nufi?, Juyowa tayi ta dafa kafaɗun khaleesat ta kashe mata ido ɗaya tace "Bakomai, _______________HAJIYA RAHAMA BAJITA Zuciyar ta wani irin bugawa take dafe ƙawon zuciyar ta tayi wasu zafafan hawayene ke sun turi a kyakkyawar fusƙarta tabbas tasan halin zuciyar nasreen tun da tace sai tayi sai tayi wannan lokaci shi ya dace da ki nunawa nasreen ainihin true colour ƙi ƙar ki bari daddy yayi tasiri akan ki kefa uwace gatan ya'yan ta haka wata zuciyar ta faɗa mata tashi tayi ganin wayar ta tayi ringing da sauri ta ɗauka ganin prevent number wata uwar dariya me kiran yayi yace "Hajiya Rahama bajita shin kina tunanin zamu bar ahalin wazir su zauna lafiya to tunanin ki yayi ƙarya yanzu aikin mu zai fara duk da daman mun dade muna tare da ita amma yanzu ainiyin wasan zai fara ga yar ki can ba lafiya hhhhhhh, Ai kafin tayi magana an katsai wulli tayi da wayar ta nufi bedroom ɗin nasreen ta dade da sanin cewa lamarin nasreen akwai aljanu ta dade da sanin ba zasu barta ba sai sun ɗauki fansa aikuwa samun ta tayi a sanƙare ga kwalaban wine 🍷 a gaban ta ihu ammy tasa wanda yayi amsa kuwa a shashin dake da alaka da na nasreen ɗin mutanan estate ɗin ne suka fara zuwa shashin duk wanda yaga abin da ke gaban ta sai ya ja baya ran uncle khalil ne ya ɓaci fusƙarshi tayi ja be taɓa zatan cewa lamarin lalacewar nasreen har ta kai haka ba yar musulma da shangiya kuka sitti ta fara tace kai Abdullahi ki ramin yayan ku da sauri mutumin da aka kira da Abdullahi kamar su ɗaya da uncle khalil ya rusina yace "To sitti, Nasreen kuwa tana nan ashe me yawa matatciyah uncle khalil ne ya zauna a bedside drawer ɗin ta ya zuba mata ido hawaye na zuba a idon sa a yanzu zai wani abu ko dan marigayya be kamata tun farko ya bar nasreen tana abin da ta ga dama ba daddy ne ya shigo yana saɓa babbar riga yace "Khalil me ya sami nasreen na ganku daga me kuka sai me zuba ta gumi Allah isa ba wani abu ya same ta ba riki cewa yayi ba ma ya ganin ga bansa burinsa ya isa inda take turussss yayi ganin iyayen giyar daki gabanta murza ido yayi kaf duniya ya tsani abu biyu zina shaye shaye yau ƴar da ya haifa ita ke shaye shaye ina alkawarin da ya ɗauƙar mata na kula da nasreen ƙar ya bar ta tayi kukan maraici yana na ina anya baya da sa hannun gun lalacewar ta ba Sitti da ta gaji da kuka tace "Abdulmajeeed inhar nice na haife ka na ɗauki cikin ka wata tara da kwana tara na shayar da kai har na tsahun shekara ɗaya da rabi to dole kai wa nasreen aure saboda tana shirin jawo mana abin kunya balle kai ta nuna khalil da yatsa tace da kake ɗan siyasa dole ku nema mata miji gaba ban san me zata ɗauko mana ba , Rumtsai ido hajiya rahama tayi zuciyar daddy ta wani irin bugawa be taɓa zaton zai wa nasreen auran dole ba dan shi shedane bata kula wasu samari mene makomar katatun ta be tsunke da lamarin sitti ba sai yaji tace "Kai khalil ina wannan yaron ki rashi inhar ya amince ya auri nasreen sadaƙi zai biya iya abin da Allah ya huremai, Ajiyar zuciya ya sauke domin yasan cewa nasreen zata waɗa hannun na gari yace "To, Wani irin bugawa zuciyar haleesa take take ta shiga na dama to me hakan ke nufi kenan zata rasa abin sonta kenan shikkenan ya haramta a gare ta messages taji da sauri ta fita ta buɗe zaro ido tayi ganin abin da aka rubuta kamar haka "Ya kikaga shirin mu rayuwar nasreen tana hannun mu mu muke da iƙo da ita ba zata tashi ba sai nan da kwana biyu hhhhhhhhhh baza mu taɓa bari ki shaga hurumin da banaki ba suma masu saki sunyi tsautsayin shigowa gonar muuuuuu, Dafe kirji tayi kenan ba nasreen ce ta shagiya ba to bayawa kawo mata duk irin tsanani na estate ɗin nan ya akai mugu ya iya shigowa su kuma wayan nan suwa ye ganin bata da me bata amsa ta juya ta shiga ɗakin ta kan ta ya kulle acan kuwa family doctor suka kira sai domin ya duba ta daddy ya zuba uban ta gumi abin duniya ya ishe shi be tsunke da lamarin nasreene ba sai da ya tsinkayi muryar doctor yace "Gaskiya tasha tayi mata yawa ne har allurar dake sa maye tayi abu ɗaya ne zai iya karya ta lemon 🍋 tsami to tana bacci taya za a iya bata sai nan da two days zata iya tashi sabo da ta bugu sosai wanda har yana bara zanar himata illa a kwakwalwarta ta zama dis order, Tashi daddy yayi ya ruƙe hannunta shifa wallahi tausayi take bashi ai daman ance maraya yana da rashin ji yace "Sitti ina baki haƙuri ki sausauta hukuncin ki insha Allah ba zata ƙara ba kinsan daman, Ai be ƙara saba wani kallo sitti ta yi masa ta tashi ta fita ana ganin ta fita kowa ya fita uncle da mamy ne suka rage Kuka ta fara tace "Uncle sai yau she za subar nasreen sai yaushe zasu fita a rayuwar ta abin da akai tun kafin a haifeta sun ɗora mata wallahi ina dade da sanin su suke juyata sai yaushe za su bar cutar da ita, Gwaran numfashi ya saki yace "Hajiya Insha Allah komai ya zo ƙar she da yardar Allah auran nan shine karshen matsalal nan insha Allah, Tashi tayi tace "Allah yasa zuwa anjima sai ka kira shi ko, Shima tashi yayi yace "Eh ya fita ya jamata blanket Kai tsaye mota ya hau domin wannan maganar ba ta kira bace ai su suke nema daga gidan gwamnati zai biya madabo _______________________ ya Sheikh Sai da yayi tafiya meni sa tukun ya sami masu siyan babur da yake har ta kardunsa ya zo da su Kudi sukai mai ganin ammai tayin hulakanci yace kawe su gyara mai a hankali ya siyar wayar sa ce tayi ƙara da sauri ya ɗauka ganin malama rusunawa yayi yace "Assalamu alaikum, Malam yace "Wa'alaikassalam Imam ƙar ka siyar da mashin ɗin ka yanzu wani bawan Allah ya bani kuɗi in mai addu'a to Insha Allah zasu isa, Farin ciki yayi ganin ansami mafita yace "To malam kaga ina gaban me siyarwa Allah ya fitar da mu kunya, Eh wallahi sallama sukai ya kashe wayar zama yayi yana duba yawan sakonnin da aka rubuto musu masu tambaya a facebook amsa ya babbasu cikin iƙon Allah aka gama mai basu kudin su yayi ya burga abinsa sai unguwar madabo cikin gida ya shi ga da abin sa be tarar da kowa ba sai zakiyah da aliya suna hira gaishe shi sukai amsawa yayi batare da ya kalle su ba daman shi haka dabi'arsa take ya buɗe ɗakin sa ya shiga ya cire kayansa fanka ya kunna da yake a kwai huta Zama yayi daga shi sai boxer sosai yake mamakin halin nasreen yana tausaya iyayen ta wani irin tsanar ta ce ta durar mai tun da yake shi ba me shiga hurumin mutane bane ba ruwansa da abin da ba'a sashi ba yau gashi sa'ar zakiyah ta faɗamai magana wayar sa tayi ƙara dauka yayi ganin me kiran yace "Assalamu alaikum, Uncle khalil yace "Wa'alaikassalam adnan yakake?, Adnan yace "Barka da yamma alhaji daman ko baka kira ba zan kiraka a gaskiya ba zan ƙara zuwa koyar da yarinyar nan ba kai min afuwa tun farko da na ɗauki alƙawari , Ajiyar zuciya ya sauke yace "Adnan ina ƙofar gidan ku magana za muyi me mahimmanci dan Allah ko kana kusa ?, Mamaki adnan yayi to me zai kawo shi gidan su yace "Eh ina kusa bara na fito, To yace ya kashe wayar jallabiya yasa ya fito ya zura slipper ya fita kofar gida motar sa ya gani yayi parking budewa yayi ya shiga ƙara gaisawa sukai sannan alhaji khlail yace "Dan girman Allah wata alfarma da kai mun wallahi sai da nayi binkice tukun na zo gunka, Kan adnan turaki ne ya kulle yace "Fadamin inhar bata fi karfina ba zan maka, Gyara zaman sa yayi yace "Ina so ka aure nasreen wallahi gata can ko motsi batayi ta bugu ina kyatata zaton cewa inhar ka aure ta zata nutsu Insha Allah ina fatan zaka amince sadaki kadai zaka bada, Zaro ido adnan yayi duk mazan duniya arasa wanda za a yiwa tayin yarinyar nan to shi ina ma yaga halin bata cimar da take ci yace "Gaskiya Alhaji bani da halin ruƙe nasreen duba da Irin gatan da take ciki , Ajiyar zuciya ya sauke yace "Ƙar ka damu ai wannan ba wani abu bane zamu koya mata hankali zata san yarda rayuwa take Insha Allah zan nema maka aiki in komai ya dai daita mudai ta shiryu domin wallahi wannan auran ne sanadin shiriyar ta abin da kaci ka bata nidai dan Allah da Manzonsa ka amince sannan ina so muyi magana da malam, Shiru yayi ya fita domin faɗawa malam yayi bako ya bashi izinin zuwa tarar da shi yayi yana ɗakin soro akan buzunsa yana karatu sallam yayi amsawa yayi ya bashi izinin shigowa yace "Malam na same ka lafiya, kallon adnan yayi yace "Lafiya qalau, Adnan yace "Malam alhaji khalil Ahmad bajitah yana neman iso gunka, Saurin ɗago kai malam yayi ya dinga nanata sunan a ransa yace "Ya shigo, Tashi yayi ya je ya faɗa mai ai kuwa Alhaji khalil ya ta shi ya shiga bakin sa dauke da sallama malam ne yayi saurin ɗagowa jin muryar da yayi shekaru goma sha tara rabon da ya ji shima Alhaji khalil suman tsaye yayi hannunsa na rawa ya nuna malam yace "Malam Nasiru daman kai ne mahaifin adnan alhmdllh ashe ina da rabon.......✍🏻 *MU ZUBA MU GANI* Story and writing By Oum yasmeen ```Ina masoya novel ɗina ina nan ina shirya muku sabon novel ɗina wanda ya shababban da irin wanda na saba kawo muku sai da nashirya tsab nayi dogun tunani sannan na kawo muku shi ku garzayo ayi wannan tafiyar daku``` *DESTINY LOVE* *Love and romance story* _Ai wannan ba irin nasu bane ku garzayo kudai kuyi following ɗina domin samun novels ɗina masu dadi_ *Zakarar da Allah ya nufa da cara KO ana muzuru ana shawo sai yayi* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k 💎💎💎💎💎💎💎💎💎 "Ashe ina da rabon sake ganin ka a rayuwata ?, Malam mansur yace "Bisimillah zauna , Zama yayi yace "Daman kai ne mahaifin adnan?, Murmushi malam yayi yace "Alhaji khalil a'a adnan amana ce a gare ni adnan shine wata sheda zata tona asirin makiya wallahi da ace sun san da zaman adnan a doran duniya da tuni sun dade da kashe shi amma wani iƙon Allah duk tsafin su Allah ya rufe musu ganin sa, Alhaji khalil ya muskuta yace "Allah shi kadai yasan me ya boye mu kam sai de kawai godiyar amma lamarin ba dadi nan ya bashi labarin komai, Shiru malam yayi to wai su mene ribar su tahin haka ya ja dugon numfashi yace "Allah yayi mana tsari da su yaran mune basa ji Basu san da wa zasu ma amala ba gashi ta sanadiyyar haka ga abin da suka jawa ya'yan su son duniya ya rinjaye su sun waɗa halaka, Alhaji khalil yace "Tambas hakane wallahi muma ai gashi sun ja mana , Malam mansur yace "Ni bazan tursasa Imam auran yar ku ba haka ba zan sa shi ba domin shidin amana ne a guna ka kirawo shi in ya amince na amince duk da auran su insha'Allahu da alkhairi kamar kawo karshen matsalar nan ne , Alhaji khalil yace "Hakane wallahi shi ya nima nafi aminta da shi , Waya ya ɗauko ya nemo number Adnan yace "Ka shigo ya katse ya mai da aljihu sallama yayi ya shigo amsawa sukai ya zauna yace "Malam ganin, Malam mansur yace "Alhaji khalil yayi min bayani amma ni inhar ka amince to na amince wallahi Adnan bazan tauye ka ba iya biyayya kana yi min , Shiru adnan yayi na wani lokaci yace "Malam abu ɗaya nake gudu duba da irin gatan da take ciki ba zata amince zama dani ba ko tsakuwa bani da ita balle azo batun gida da sun yi haƙuri su nemi wani zan taya su da addu'a Allah ya shiryeta , Zuciyar Alhaji khalil ce ta buga wayar sace tayi ringing da sauri ya ɗauka ganin me kiran yace "Hello hajiya rahama, Zuciyar ta kamar ta tsaga kirjinta ta fito saboda tashin hankali tace "Nasreen bata nan fa mum shiga ukku ga daddy ya waɗi ta ƙara fashewa da kuka , Tashi yayi ya yace "Bata nan ba doctor cewa yayi sai nan da kwana biyu zata farka ba , Wallahi bata nan nima abin nan ya ban mamaki katsai wayar yayi ya kamo hannun adnan yace "Kayiwa Allah da Manzonsa ka amshi auran nan wallahi wannan ce kadai damar mu in ba haka ba zamu wayi gari mun rasa nasreen, Rumtsai ido Adnan yayi tambas tunda ya haɗa shi da fiyayyan halinta zai aure ta yace "Na'amin ce , Godiya Alhaji khalil yayi mai har sai da yaji kunya farin ciki ne ya mamaye zuciyar uncle khalil yace "Yanzu gobe sai a ɗaura aure ko, Malam yace "Da huri haka , Alhaji khalil yace "Malam ba mu da lokacin tsayawa jan zancan auran nan yanzu ma kiran da a kai min wai bata nan annemeta anrasa, Malam yace "Ƙar ku ɗaga hankalin ku kuyi addu'a zata dawo insha'Allah, Godiya yayi musu ya tashi ya fita jan motar sa yayi da gudu da yake magana zai yi me mahimmanci ko driver be tsaya ya ɗauko shi ba tafiya yake daƙƴar yake gane gaban sa a hanyar lahinsu yaji yayi karo da abu fitowa yayi jin ƙara gigicewa yayi ganin nasreen akwance ɗaukan ta yayi ya shiga Mota sai asibiti saboda jini ne ke zuba a ƙafafuwan ta cikin sauri suka karɓe ta a ka shiga da ita Sai a lokacin ya sami nutsuwar kiransu duk su sitti ya fara kira cikin sauri ta ɗaga yace "Na samota yanzu muna zahir hospital, Salati sitti ta saki tace "Muma muna nan din abdulmajeed ba lafiya, Alhaji khalil yace "Wallahi ban kula ba nabu geta tana zaune ta hada ƙai da gwiwa kinga yanzu sun shiga da ita ciki, Sitti tace "Allah ya tashe su yaron ya amince, Nan Alhaji khalil ya bata labarin yar da sukai da shi batayi mamaki ba domin wallahi yayi jan hali wa zai yarda ya aure yar giya wacce tarbiyya zata bawa ya'yan sa tace "Wallahi yayi ƙo ƙari wazai yarda ya haɗa zuri'a da yar giya, Rumtsai ido uncle yayi domin sitti bata san meke faruwa ba tace "Sitti ya jikin yaya, Kallonsa tayi tace 'da sauki, Sallama yayi mata ya katsai sitti ta dubi Hajiya Rahama tace "Anganta tana asibitin nan , Ai kafin ta ƙarasa daddy ya tashi yace "Alhmdllh bara inje in duba ta , Sitti tace "Haba abdulmajeed kai ma fa baka da lafiya ka bari kasamu sau ƙi sai kaje, Tashi yayi ya cire drip ɗin da aka samai yace "Wallahi na sami sauke be Jira me zata ce ba yayi sauri ya fita suma ganin wanda suke jinyar ya tashi ya fita suka bi bayan sa samu sukai har angama mata gyaran kafar tana kwance ta rufe idanuwanta bawai bacci take ba a'a idonta biyu maganar duniya sun mata tayi shiru daddy yace "My princess, Buɗe idonta tayi ta saƙar mai murmushi tace "Daddy, Dariya yayi yace "Ya jikin naki?, Kau da kanta tayi tace "Da sauƙi , Shiru tayi duk ƙoƙarin ta na ta tuna me ya faru ta kasa ta rasa ina tunanin ta yake ƙoƙarin kai ta uncle khalil yace "Yaya ko zamu iya magana da ku , Abdullahi da abdulmajeed suka ce "To, A reception suka zauna uncle ya faɗa musu duk yar da akayi ran daddy ya ɓaci yana talaka har shi zai guji yarsa to ai shi bega abin da yayi ba yace "Ni wallahi da ba dan sitti ba sai nayi maganin yaron nan, Alhaji Abdullahi yace "Yaya kawai abin da muke so ka kauda idon ka akan ta har sai ranar da Allah yasa komai ya dai dai ta , Shiru yayi sannan yace "To iyaye na ina jin ku , Dariya uncle yayi yace "Yaya ban taɓa neman alfarma a gunka ba kakasa yimin yaya ashe daman amanar da mahaifin mu ya baka baza ka iya ba yaya kasan illar barin nasreen a gaban mu yaya kasan hakan me zai jawo dan Allah dan son da kakewa mahaifin mu to ka yarda da wannan zance ceton rayuwar ta muke ko dan kai baka cin karo da sakonnin baraza a ga rayuwar nasreen ka ɗauke ta ka bawa arniya tayi shekaru goma a gunta sannan ka dawo da ita duk kana ganin mun takura mata irin su nasreen ba yaran da ake watsi da tarbiyyar su bane Please yaya help me✍️ Alhamdullahi a yau na kawo karshen free page 📄 📃 domin mallakar naku ku tuntubeni ta wannan number 09061890481